Compiled By Umar Dalha Funtua. 🏻NAZIR🧑🏻*     _*(The journalist)*_ *(Based on Lov and Romantic story)*           *Na*     _*Janaf ce*_✍ *WATTPAD:janafnancy* _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_ *DEDICATED TO U MY SAHIBA HAFSART HAFNAN....Kisani ki kara sani Ni jameela janaf ina miki so Filla babu algus* *BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM* _*Ya janaf iz back again...Akarona uku yana tafene da sabon salo mai Tafiya da salon zuciya...Duk abunda mutum yagani yayi dai dai na suna,kona gari,kona halayyah,to ansane domin kawata lbri....lbrin basira tace nina na sarrafa kwakwalwata wlh juyamin lbri zai sa aga fushina....Janaf*_ _Note:Duk wanda bai fara daga farko ba....to kada sai nayi Nisa kunji ana zuzuta abu a groups kudameni da tambaya ta pc....Wannan karan babu uziri so start from d begining guyzs_ 1/2 *Kano* Zoom Road Dahanzari ta fito Rataye da yar jakarta a kafadarta tana Fadin"Anty ni nayi Harama fa"Wacce aka kira da Anty ta waigo tana kallonta wata matashiyar macece wacce ashekaru baxata wuce 34 da haihuwa ba tana dukene a tsakiyar falon da babu komai sai wani kafet daya malale dakin fulas ruwan zafine agabanta da kofuna tana tsiyayawa tace"Haba NUSIBA Bafa ki karya ba"Wacce aka kira da Nusiba na kallah matashiyar budurwa wacce ashekaru bazata haura 24 ba doguwa ce tana da fadin fuska hancinta dan daidai da shi shi ba dogo ba shiba gajere ba bakinta nada dan fadi kadan idanunta manyane sunmata kwanya dauke da gashin ido sanye take dawata atamfa riga da zani jikin atamfan green and white sai ta sanya hijabinta fari bakin takalmi ne akafarta sai jakartama bakace wata tecno ce ahannunta taji robali take ta faman dubawa data latsa sai tayi wani tsuwa 😂😂😂 Tafiya tafarayi Tana Fadin"Anty wlh banson na makara....Sai dai in nadawo...."Dawo ki karya Nusiba"Sukaji anfada daga bayansu koda bata waigoba tasan waye cikin sanyin jiki tadawo falon ta zauna shikuma ya kariso dattijune akallah zai kai shekara47 sanye da jallabiya baka gefenta ya zauna yana Fadin"Suwaiba fifitamata ruwan shayi ya wuce tasha da sauri"Da hanzari kuwa tahau fifitamata shikuma ya jawo buredin yana Fadin"kyaje aiki da yunwa Nusiba aigwara kici ko dan yayane...Don fa ke Suwaiba tai tashin Asuba"Mirmishi tayi tana kaloonsu cike da kauna da soyayyah kan ta mikamata kofin tea din ta amsa tana sha shikuma yana gutsiramata buredin kotace takoshi sai yace tadan kara Ahaka dai sai da ta shanye mikewa tayi tana rataya jakarta tace"Kawu zan wuce bani son zuwa na na farko nayi african time...Kagani sai da na sha wahala kafin su daukeni aiki"Jinjina kai kawu yayi yana Fadin"gaskiyane komai mutum zaiyi to yayi tsakaninsa da Allah da jajircewa wurin rike aikinsa da daraja...Ungo dari biyu ce kiyi na mota saura kici abinci kada kifara ki zauna da yunwa"Noke hannu tayi zatayi mgana kallon dayamatane yasa tasa hannu ta karba ta godiya har waje suka rakata suna mata fatan alheri da fatan samun Nasara. Kwallan dake shirin zubomata ta maida Aranta tana girmama darajam wa"inan bayin Allah da suka inganta Rayuwarta Alhalin mahaifinta na raye yana da abun zai iya mata komai aduniyar nan ammmh kash rashin dace da uba na gari duk shine silar komai....lokacin damuna ne adaren jiya ankwana tsala ruwa kamar da bakin kwarya harda wajajen Asuba shiyasa harta kariso bakin titi babu ko mahalukin data hadu dashi titi kamar anshare tayi tsaye tana addu"an Allah ya kawo yar kurkura cikin gaggawa,tafi minti goma ko kare bata gani ba dayake kuma lokaci tayi sassafe sosai wayar hannunta take latsawa tana duba lokaci tsaki taja Aranta tana fadin"Kai Allah ka azurtamu yanzu inda inada motata mezan tsaya jira'!mtswsss wani tsakin takara ja ammh sai me tundaga nesa ta hangi wata bakar mota range cover ta rugo da gudun bala"i tundaga nesa Nusiba ke tsinema mai motar saboda yadda taga yana gudu kamar zai tashi sama yazo giftata kenan kawai sai ji kake facal!facal!yamata wanka da ruwan kwatamin da ya taru adan gefen titin sakamakon ruwan dakayi ta laftawa jiya tundaga sama har kasa ruwan jar kasan ya wanke har idonta cikin bakin da takaichi Nusiba ke bin jikinta da kallo kan tabi motar da kallo cikin bakin ciki hawaye ya zubomata bata san sanda tace da karfi ba"Allah ya isa kuma wlh ban yafeba"tafada hawayen na ida zubomata kawai ta juya takoma hanyar gida da sauri tana zubar kwallah. Ilu direba ne ya rage gudun DA motar wata murya abaya cikin sanyi ammh cikin FADA yace"Ilu meke damunkane kana jana kamar kana tuka sa"anka ko kagaji da aikin ne"Aka fada cikin slow voice ilu ya rausayar dakai yana fadin"Am sorry sir Da...Dama..Wata yarinyace na wtsama ruwan kwatami....What"to ka nufin in sauka inbata hakuri kenan ko yaya"Da sauri ilu yace"bahaka nake nufi ba Sir naga....Shout up ur dirty mouth wlh in kasake mgana zan sauke KA...If not kuma"daga haka ya tsuke bakinsa ilu yakada kai kawai ya karama motar wuta aransa yana kara mamakin ina ogansa ya Debo mugayen halayyah na rashin daraja mutane duk da uwa da ubansa kowa yasansu wurin mutumta na kasa dasu. Da kuka ta shiga gidan kamar karamar yarinya kawu da Anty harsuna rige rigen fitowa turus sukayi ganin yadda jikin Nusiban yadawo kawu yayi karfin halin cewa"lpy kuwa Nusiba ko kin fadine"Tace"Kawu wlh wani dan iskan mai motane ya wtsamin ruwan kwata ammh ko tsayama yaban hakuri baiyi ba"kawu yace"Ashhh....Kinga share hawayenki Allah zai saka miki ke suwaiba kawomata ruwa ta daureye jikinta kawo jakar"Amsan jakar yayi itakuma ta fada dan karamin bayin dake tsakar gidan da hanzari Anty suwaiba ta kaimata ruwan saboda takaichi wanka ta sake agurguje ta fito ta shige daki kamar zata kifa kawu yana kallonta yana girgiza kai yana fadi cikin ransa"Allah yasa karshen wahalarki kenan Nusiba"Cikin minti goma ta fito cikin shigar doguwar riga mai adon ja ajikinta shiyasa ta sanya jan hijabi jakarta ta dauka ta fice tana musu sallama da ido suka rakata suna mata fatan alheri. Sharada phase3 layin ganduje naga sun Nufa bakin wani tamgamemen gini naga ilu yayi hon inadaga kaina naga ansa da manyan Haruffa *FREEDOM RADION....*security yana lekowa yaga motar da sauri ya wangale get dun jikinsa na rawa abun mamaki koda motar da sulala ma"aikatan na tsaye aharabar gidan harda uban gayyah wato manaja motar tana sulalawa parking space manaja ya isa da sassafar jikinsa na rawa ammh baiyi wani karambanin budewa ba ilu ne ya fito da hanzari ya isaga bayan ya bude yafi minti uku kafin ya fara sanyo kafarsa wata farar kaface mai dauke da gargasa ta fara bayyana sanye cikin wani rifaffan takalmi na fatan damisa sai hannunsa daya zuro fari tas dashi shima sanye da wani agogon Na kamfanin RADO yana rike da jarida ahannunsa kafin shikanshi ya bayyana....Masha Allahu shine abun furtawa domin wani kakkarfan Namjine tsayayye mai tsawo da dan kiba yana da cikar kirji kamar salman khan,fari ne shi tas dashi kamar bature doguwar fuska garesa mai dauke dawasu fitunannun idanuwa masu rikita yaya mata wanda suke zagaye da gashin ido wanda inba ka kallah da kyau ba sai kace picsing yayi hancinsa dogo ne har baka yana da dan madaidaicin baki wanda wani bakin saje yazagaye gashin kansa kuwa saboda santsi da laushi har wani murdewa yakeyi gashi ya kwanta yana kyalli kamar wanda ya shiga relezer kallo daya zakamai kagane yana da kwarjini da haiba cikar halittarsa kesa yake kara kima a idon jama"a wani sirin farin gilashin ne manne a idonsa, sanye da suit masu ruwan toka na kamfanin DKNY ya daure wuyansa da tektie wlh ba mace ba ko Namji bazai iya kallon sa na tsawon minti biyu ba tareda daya sadda kai ba baiwarsa kenan. kawai sai ya coge jikin motar yana cigaba da kallon jaridar daily Truths ko daga kai ma baiyi ba shikuwa ilu yana tsaye ya kame kamar wani soja wayoyinsane ahannunsa yana jiran umarni manaja yaji kunya ta kamasa matuka ganin yadda Nazir yauma zai kara cimasa mutumci gaban na kasa dashi...Lokaci bayan lokaci kuma yana kallon get kamar mai jiran wani abu,karfi hali yayi ya mikamasa hannu yana Fadin"Brk da zuwa ALHAJI NAZIR"yafi minti uku da mikamasa hannu harsai da hannun ya kusa kagewa kafin yadago hannun nasa cikin yanga da iko ya mika masa sukai musabaha yakuma maida hannunsa ya cigaba da abun da yakeyi manaja yayi tsuru cikin fargaba Sai da yagama jan ajinsa kana ya wurgama ilu jaridar cikin wata irin sanyi murya yace"Manaja mu muke jira ne wai"yafada idanunsa kyar akan manajan inda inda yafarayi kan yace wani abu ya katsesa da cewa"I hop dai wannan karon kasamo kwabi kwabi...Kasan dai yadda muke samun mtsala ko"Manaja yace bakinsa na rawa"am...Am yallabai yarinyar da zakuyi shirin tarene bata iso ba tukun but Nasan yanzu zata....."What"Ya furta cikin daga murya rai bace kamar wanda akacema ubansa ya mutu ya Nuna kansa yana cewa"Ni _*NAZIR FREEKING ADAM GALADANCHI*_ zan zauna ina jiran wata mace,macen ma yar Najeria wanda basusan komai ba sai kidahumanci...No...It porssible wlh duk duniya mace dayace ta isa in zauna ina jiranta komai ko dadewar ta itace UWATA...Wlh bayan ita babu wata mace mai daraja data isa Ni NAZIR ADAM GALADANCHI na zauna ina jiranta"Afusace ya juya ilu ya budemasa mota da hanzari manaja yace"Am srry sir....Dagamasa hannu yayi kan yace'Kaf Nageria baku da kudin dazaku biyani nayi aiki da ku sai dai kawai inayi ne don Nima KASATA CE...Wannan karon ne na karshe da zan dawo nan"Daga haka ya shige mota a fusace ilu ya mikamasa wayoyinsa kan ya rufe motar ya zagaya ya shiga shashen direba yaja da gudu suka fice. Nusiba dake bawa mai Napep kudi taga wata mota tazo ta wuceta fuu kamar zata tashi sama da harara tabi motar da kallo tana so tagane motar ammh bata ganeba abu daya tagani kuma ta rike shine *NAZIR1* chanjinta ya bata ta karisa ciki da sassarfa kamar zata kifa ammh sai me ganin manaja da sauran ma"aikatan a farfajiyan ne ya dauremata kai ammh saboda karfin hali irin nata yasa ta karisa tana fadin"Am srry sir wlh abun hawane...."Hararan dayake ballamata yadakatar da ita yace cikin bacin rai"Srry for ur self mrs Nusiba domin lattinki yajamana asara kuma kema kinjama kanki...So u can leave plz"yafada yana wucewa binsa Nusiba tayi murya na rawa tace'Yallabai...Ban...bangane mekake nufi ba"Tsayawa yayi yana kallonta kan yace"kinsan dai na fadamiko kowani office ya cika da ma"aikata daman gurbin da zan saki shine na gabatar da wannan shiri to kinyi nukusani har ya Tafi kuma yace bazai kara dawowa ba"Nusiba ta furta cikin halin ko inkula"Ammh yallabai ai yamun uzuri ko sanin nifa ba"a motar kaina nazo ta haya na shiga,"Mirmishi ya mata kan yace"Kin manta na fadamiki sharuddansa bayasan jira ko kadan shi baya jira sai dai ajirasa"Yana fadar haka yakama hanyar shiga ciki da Sauri Nusiba tace"Yallabai shiko waye wannan yana mutum ammh tamkar wani aljani"Bai juyo ba yace"Haka yake wani lokaci jama"a dama kan kirasa da Hakan ammh mutum ne irin mu sai dai ya bambanta damu _*NAZIR ADAM GALADANCHI*_ kenan yaro maiji da tashen masoya na fadin duniya ga Tarin dukiya.."Sororo Nusiba tayi tana kallon manaja har ya kule Nazir"ta maimata sunan kan ta zakuda kafada tace afili"ohon masa shi yasani kana dan adam kace bazaka jira ba tab kanada aiki"Tana fadar haka ta bi bayan manaja chan office dinsa ta sameshi yana waya da dakin gabatar da shirye shirye kan subawa mutane hakuri kan cewa yauma shirin dasuke dako bazai samu ba bisa wasu dalilai ammh ko ke nan zasu ji daga baya. Bayan ya kammallah wayar ne Nusiba ta hau rokonshi ko katin zabe ya bata zata karanta ita dai tasamu aiki kallonta yayi yaji tsausayinta kan yace"Iz ok kije kidawo gobe zan duba miki inda yadace"Godiya tahau yimai kamar tamai sujjada tana Fita ya bita da kallo kafin ya furta afili"Wasu suna neman adaukesu koda mafi darajan aiki ne ammmh wasu da kudinka ma wulankaci sukema"...Girgiza kai kawai yayi kafin ya kara jawo kan wayar Sukuwa jama"a masu tsumayin shirin ransu yadan sosu domin wannan ne karo na bakwai ana sa mu su ran shirin ammh har yau bai Samu ba to Daman Samun Nazir ai ba bakaramin abu bane domin kaf Nageria babu gidan radion dabata turamasa takardar gayyata ba ammh ko takansu bai ba ammh kwatsam sukaji Freedom na bada sanarwan zai dunga gudanar da wani shiri maisuna *FREEDOM TAKUCE* daga karfe takwas na safiyar litini zuwa tara na Safe ammh kuma har yau shuru kakeji. _*To ya kukaga salon acigaba ko Atsaya....Commet dinku kadai nake bukata....Saina dora*_ Commet share Vote *Janaf*✍ [4/11, 2:09 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_ *DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN* _*Wannan Shafin nakune Anty Sainah Ummu meenal,da ke Swt Anty Sis Naja"atu...Ku sani wlh ina muku son kaunah mai dorewa har Abada*_ ```Mamn Afra ko nace maman baddo...Aishatu m yusuf kina ina ina so ki sani ko na ambace ko ban ambaceki ba kina cikin kokon Rainah...Allah yarayamana Afra da baddo cikin Addinin islama``` 3/4 Nusiba tana ficewa batayi kokarin hawa Abun hawa ba sai ta rage sauran kudi takoma a kafa tana shiga gidan ta iske kawu na goge yar mashin dinsa zai Fita Anty na gefe tana rike da hularsa tayi sallama ta Shigo gabadayansu suka zuba mata ido suna kallonta cikin kuzarinta ta kariso tana jan kujeran yar tsugunne dake wurin tana Fadin"Kawu har zaka fita"Kallonta yayi yace"Nusiba yana ga kindawo Allah yasa ba latti da kikayi bane yajawo miki mtsala ba"Yamutsa fuska tayi kan tace"Oho musu dai kawu wai koda naje wanda zamuyi shirin tare yatafi wai kajifa kawu wai baya jira sai dai ajirasa"Kawu yace"Topha shiko waye wannan mai tsautsaran hali haka"Nusiba ta tabe baki tace"Nama sanshi wai wani NAZIR ADAM GALADANCHI..."Kawu ya dakata da sauri yana maimata sunan abakinsa Nusiba da Anty suka zuba masa ido kafin tace"Kawu kasanshi ne hala"Kura mata ido yayi kan yace"Dashi aka hadaki aiki"Tagyada kai zatai mgana kawu ya katseta dacewa"A"a Nusiba ki hakura da aikin nan...Bani so sam inga anci zarafinki"Nusiba tace"Meyasa kawu basshi da kirki ko"Yayi ajiyarzuciya yana fadin"Nasanshi Nusiba a office din mahaifinsa nake masinja wlh sam yaron baisan darajan mutane ba bakaramin aikin sabane ya tozarta ka ko ajikinsa sam bai biyo halin mahaifinsa ba"Nusiba ta kalli kawu idanunta ya ciko da kwallah tace"Wlh kawu tunda naji sunanshi naji na tsaneshi ashe basshi da mutumci kawu fadamin yataba maka wani abu wlh in ya tabamaka sai na rama maka" kawu yayi saurin cewa"Bai tabamin ba Nusiba kawai bani son ya tozartamunke ne in har basu chanzaki miki aiki ba kidawo gida munema awani gurin"Nusiba tace"Allah ma yatsareni manaja yace gobe nadawo ya chanzamin inda zanyi aiki"Anty tace"shikenan ma kinga kin huta ammh meza ai da marasa mutumci"Kawu yace"Allah dai ya kyauta.Sallama kawu yayi musu kan yafice suna mai Allah yadawo lpy. *WACECE NUSIBA* NUSIBA SADDIQ BUNZA....shine cikakken sunanta ita din yace ga shahararren Manomin nan dake garin zaria wato Alhaji Saddiq bunza wanda yakasance mahaifisa dan jahar kebbi ce akaramar hukumar bunza shima din cirani ya kawosa har yafado zaria,yayi zaman noma tunyana yi da kansa har yakai mtsayin sai da yasa ayimasa yana da matar aure gudaya mardiyah suna kiranta Dada Sai dansu kwara daya Saddiq wanda yataso cikin gatane da tattali mahaifinsa  suna zaune ne a tudun jukum dan gidansu mai kyau da tsari bai rasu ba sai da yayimasa auren fari dayake ba boko yayi ba iyaka kawai yana sauka a allo lokacin shekaransa 23,Aduniya matarsa ta fari Fatsima sunanta ita yar zarian ce agwarbai  Fatsima dai bata da kowa aduniya sai yayanta guda daya mai suna jibril wanda ya kasance jigo agareta Fatsima itama batayi boko ba iyakarta allon yayan natane ma yagama sakandiri. Auren Fatsima da saddiq auren soyayyah ce sukai susuka hada kansu har iyaye suka shiga ciki...aurensu da wata biyu fatsima tafara fuskanta matsi wurin mijinta saboda ta fahimci mugune kansa kawai ya sani duk da iyayensa ke musu komai ammh dan abu in yasamu bayama son tasan yasamu dan balagun nan kuwa haka zaizo dashi yazauna yanaga Abunsa wlh koda zata mutu bazai bata ba tun Abun baya damunta har ya fara damunta domin ko Abu Alhaji yabada amata shi da Dada zasu hana wlh baza su bata ba,awurina daya take samun Sauki gun Alhaji kuma Allah yazo ya karbi Aransa tundaga lokacin Abubuwa suka fara nisa Fatsima bata samun sauki ta wurin Saddiq kuma bata samu wurin Dada domin Dada irin tsofaffun nan ne masu shegen kwadayi ga sa"Ido da gulma duk wani motsin fatsima tana sane dashi,wani lokacin in Abun ya isheta sai dai tafadama yaya jibo to shima din saidai yabata hakuri saboda bai da yadda zaiyi shima da sana"ar facin dayakeyine yasamu yafada Fce zaria shine in yasamu wani Abu yake dakewa yakaima kanwarsa. Ahaka Ahaka Fatsima ta haura shekara biyu agidan aurenta ammh ko batan wata bata taba yi alokacin Dada tasaka bala"In sai Saddiq yakara aure wanda ita ta auramasa yar Aminiyarta Saude wanda daman uwarta tatai zuga Dada saboda tana so yarta ta auri shi Saddiq din saboda dai shima likkafa tacigaba domin bayan rasuwar mahaifinsa shi yayi gadonsa babu abunda baya nomawa kama daga shinkafa,masara,dawa,gero,waken soya,gyada dai dai sauransu sai yayi noma gonaki sunfi goma sai ashekara ya tashi da daruruwan buhuhuna, shigowar Saude cikin gidan shi yakara dagula komai domin Saude makirace kuma hatsabibiyace ta karshe ita da uwarta lami sunsan kan tsiya harta Dada shakkarta take Ita kuwa fatsima banzama ya fita daraja kwatsam wata biyu da auransa da saude ciki ya bulla ga Fatsima hakika tayi murna dama kullum addu"anta kenan yabata wanda zata gani taji Dadi Saddiq yaji dadin samun cikin ammh kuma shi Namji yake son ta haifamasa shida Dada domin sundauki buri sun dorama cikin wanda kadan yarage Saude bata hadiyu zuciya tamutu ba ammh lami tace kada ta damu tabasu lokaci kuma kada ta nuna bakincikinta aikuwa haka akayi Saude ta daukema Fatsima komai na gida ita keyi wai sai ta haihu Fatsima tasan kawai dawani abu aranta ammh tabita yadda take cikin tashiga wata na Tara hatta kayan haihu na maza suka siya hatta sunan zai sanyama dan ya riga ya zabi abinsa itadai kawai kallonsu take domin ita fatanta ta Haihu lpy....Ranar wata jumma"a da safe Fatsima ta Haifi sunkuceciyar yarta sak mahaifiyarta sai dai kawai bata debo hasken uwarta ba sai ta dauko bakin uban,Sanda Saddiq yaji haihuwan Fatsima harda tuntube ya buga saboda Sauri ammh anguwan zoma na fitowa da albishir din  Ansamu mace sai da yakwadeta da mari saboda haushi bai yarda ba sai da yashiga ya ganin ma idonsa ko kallon yar baiyi ba yakalli Fatsima yace"Tir da haihuwarki mara amfani me ake da haihuwar diya mace ki haifo namiji shine haihuwa nikam har abada bazan taba farinciki da haihuwarki ba"Daga haka Yasa kai ya fice rai bace haka Dada ma tazo taita mata fada harda cewa mata da gangan ta haifi mace don kawai ta kuntata musu to Ta Allah batata ba dadin Abun ma yanada wata matar wacce zata iya haifamai duk dan dayake so"Itama ta fice Saude kuwa zuwa tayi tatasata tana tsuntsuran dariya tana cewa"Mai cikin da Namiji ashe...."Sai ta kara sa dariya fatsima tana kwance hawaye na zubomata saboda takaichi da bakinciki cikinsu babu wanda yasake lekosu Allah yasa lafiya kalau tahaihu ita da kanta ta rarrafa ta fita tasama kanta ruwan wanka tayi ma yarta tana yi tana kuka yaro tasamu ta aika yaje yagayama yayanta yanajin lbri yazo da Fatsima tafadamasa abunda yafaru sai da yayi kwallah ya kalle ta yace"Karki damu kanwata kisama yarki albarka...Insha Allahu sai Saddiq yayi alfahari da zamowarshi uban mace"Haka Fatsima ta amshi yarta tamata addu"a Allah sarki yaya jibo shine yaita dawainiya da ita yasiyamasata kayan fitar suna ya kawo mata masara yace suyi fate ranar suna yazo da tunkiya aka yanka Yarinya Taci Sunan *NUSIBA*...Yaya jibo shida kanshi yaradama Nusiba suna wanda yan"uwanta da makota suka mata kara akayi taro lpy aka watse. To bayan suna Nauyi yayima yaya jibo yawa gana Fatsima da yarta ganashi ga kuma mkranta to bayan tayi arba"i kawai sai ta aika makota cewa tana wanki ba laifi ana kawowa in anbiyata tadan saima Nusiba wani Abu,acikin gidan kuwa babu wanda zaice ma matar gidan nan ne domin komai an wareta abunda ta lura dashi yanzu Saude mulki take zubawa ita da uwarta harta Dada sai Abunda tace takeyi domin bayan Haihuwar Fatsima lami taje gidan boka tasa aka asirce Saddiq da uwarsa itakuma fatsima aka maidata baya yarta kuma aka sanyamata bakin jini wanda ko wasa take cikin yara sun dunga hantaran takenan shiyasa ma tadaina fita wasa take nane da uwarta. Tasowar Nusiba yarinyace mai kokari da hazaka tuntana karamarta take dazuciya da tsiwa yadda ubanta ko kallonta bayayi to itama tunda ta lura babu mai kaunarta sai mamanta shiyasa tana nanike da ita in ba ita ba to kawunta jibo...Shekarar Nusiba shida aduniya saude ta haihu abun mamaki mace ta haifa ammh yadda kikasan ba"a taba musu haihuwa ba yadda yayi barin Naira Dada kuwa nan take wuni daukan ya"ranar suna yarinya taci zubaida bayan ita tahaifi Amira daga ita sai Habiba daga su bata sake haihuwa ba Namijin dai kam har yau Allah bai bashi ba. Bambamci kiri kiri Fatsima take gani agidan suna fara tasawa aka sanyasu mkrantan kudi mai tsada ammh ga Nusiba wajen shekara 8, agida bata shiga mkranta dole tasa tafadama yaya jibo shikuma ya yadan hado yazo da kansa yakai wata mkrantan Gwannati tsoho Abdullahi yakaita saboda girmanta yasa aka sata a prim 1, To haka dai Rayuwa ta cigaba da gungura cikin kunci da wahalar rayuwa har Nusiba ta kammallah primary tafada Goverment secondry sch tudun jukun da taimakon mahaifiyarta da kawunta wanda sukeso sai tayi ilimi da karfinsu sukuwa su zubaida mkrantan kudin ake ammh ba'a gane komai zuwa kawai suke basusan komai ba sai kuLa samarin layi..... Bayan wasu shekaru Har Nausiba ta kammallah secondry sch dinta cikin Nasara da sa"a duk mkrantan gwannati tayi ammh yarinyar akwai kwanya da hazaka tun tana karamarta asanta agidan bata daukan rai ni macece dabata daukan Wulakanci daga wurin kowaye shiyasa kullum Babansu yadawo sai an kai karanta su zubaida shikuma yakira ta yaita zaginta ita da uwarta abun nadamunta sosai shiyasa tsanar babanta ya darsu Aranta itakuwa Dada kwahon zuka tasa akan nusiba sai ta fito da miji to wazata fito dashi itada bata taba saurayi ba ke ko kawa batayi saboda bata da farinjini agun mutane batason dalili ba...Ana haka manemam su zubaida da Amira suka turo akasanya musu rana shikenan shafin gori ya bude Nusiba bata da halin fitowa tsakar gida saude ta dinga yaba mata mgana kenan ita da yayanta Dada kuwa da babanta wlh kamar su kasheta ita abunma yadaina damunta innanta ne ke komawa daki taita kuka,To ahaka dai aka sha bikin su zubaida aka kai kowacce gidan mijinta wanda da bikin saboda yada maganganu ita da innanta ko waje basu fito ba saboda bakincikin Halin Rayuwar dasuke ciki. To ya rage gida daga ita sai habiba wanda itama ana mganar aurar da itane abubuwa sun dagulema Fatsima domin gorin mutanen anguwa kadai ya isheta banda na cikin gida dole tasa ta fadama yaya jibo wanda yakoma kano da zama bayan ya kammallah fce sa wani yamai hanya yasamu masinja a Buk office din VC Adam galadanchi har yayi aure da matarsa Suwaiba wacce yar nan kano ne a rijiyar zaki take dayaji hankalinsa ya tashi yana dawowa yafarama nusiba cukucukun samun gurbin karatu a Cikin jami"ar Ta bayero wanda da Taimakon VC Adam galadanchi Nusiba Tasamu gurbi a mkranta akabata masscom hakika Abun yayi ma ya jibo dadi wanda saboda murna har ya kasa boyuwa shida suwaiba suka shirya suka zo har gidan suka shaidama Fatsima yakuma fadamata zai dauke Nusiba takoma wurinshi da zama Allah zai rufa asiri Fatsima sai da tayi kuka saboda farincikin domin dauke Nusiba a garin zaria kamar dauke mata wani nauyi ne,koda ya jibo yafadama babanmu zai tafi dani yasamanmun mkrnta ko ajiknsa illa cewa da yayi Wlh daya taimakesa domin ganinta ma bakinciki yake karamai yarinya ta balage agiba ba mashinshini ita kuwa Dada cewa tayi"wani boko za"a dai karuwanci dama ansaba to Allah raka taki gona in ma da Fatsimar zaka hada duk ka hada wlh ka ragemana mugun iri"miemishi kawai yamata baice koMai ba Nusiba tayi kuka dazata rabu da innarta kuma tadaukan mata alqawari zata karatu domin tazo ta kwatarma innanta yanci. Course din da"a ka bata yayimata dai dai ko banza zatayi amfani da damarta ta yar jarida tayaki masu hali irin na Abbanta komawar Nusiba kano ta bude sabuwar Rayuwa domin kawu da Anty wlh goyatane kadai basayi saboda gata komai suka samu ita saboda dai su cire mata damuwa tafara karatunta cikin sa"a da nasara bata wahalar da kanta wurin shigema kowa ba saboda tasani bakin jini gareta ita kadai ke rayuwarta itadai kawai tasamu cikar burinta. AFTER 4YEARS Nusiba ta kammallah karatunta cikin nasara da taimakon kawunta daya zama jigonta tun bayan zuwanta kano sau daya taje zaria wanda tayi nadamar zuwa domin innata tazama kamar tsohuwa saboda wahala wanki da surfe shine sana"arta take samun rufin asiri shikuwa babansu arziki yaci uban nada ammh Nusiba da uwarta ko kwabonsa ba suci zuwan da tayi Dada tacemata tsohuwar kilaki taji kunya dai ga kannenta nan da ya"ya ye har biyu itakuwa ta zauna yawon duniya Abun yamata ciwo harta maida mata tace"Eh kilakin ai ko banza za"a kira sunan danki ace shine uban kilaki kekuma aki raki a kakar kilaki kinga kenan kike kika haifi kilakin da kanki"Ai nan na danan Dada  Tahau kuka babanmu nadawo tafadamai karya da gaskiya yazo har kan gadon innata yamin dukan da sai da nakwana biyiu ban iya tashi ba Innata da kanta ta hadamin kayana da kudin mota takaini har tasha ta kalleni tana kuka tace"Nusiba ki kije don Allah karki sake dawowa in ma gani na kike sonyi in nasamu lokaci zan zo muga juna....Kikoma gun yaya jibo da izinin lahi Rayuwarki bazata tagayyaraba albarkata tana bibiyanki aduk inda kike...Kije Allah yama Rayuwarki Albarka ammh kuma yata kowani hali kika samu kanki ki zama mai biyayya ammh kada kizama wawiya ataka ki kizama mai kwatarma kanki yanci ako'ina kika tsinci kanki"Fatsima kuka Nusiba kuka haka suka rabu cike da kewa Allah sarki Rayuwa kenan. Tundaga lokacin bata kara zuwa ba tamaida hankalinta akaratunta tayi bautar kasarta ta gama lpy duk wanda ysan Nusiba to yasanta rayuwarta ira daya takeyi ko"ina ko taje saboda sanin yadda take da bakin jini sai ya kasance Anty ne da kawu abokan hirarta da sha"wararta ako'ina suda basu taba haihuwa ba Tafi shekara da amsan result dinta ammh babu wani mgana aiki tanema tanema ammh shuru kakeji shikanshi kawun yana ta ma kokari duk inda yasan za"a samu yana kaimata takardunta ammh babu Nasara to sai Allah yakaita Freedom shima din kamar baza"a dauketa ba sai daga baya kuma suka dauketa akan zasu fara gudanar da sabon shiri manaja ya fadamata dukkan sharaddan Nazir ammh saboda kagare take da neman aiki shiysa ta amsa da rawan jiki... *Wannan shine silan komai* comment Share Vote *Janaf*✍ [4/11, 2:11 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_ *DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN* _*Ina godiya masoyana a duk inda kuke duka duka pages uku kadai nayi ammh naga zallan soyayyah...Ina matukar godiya da soyayyanku ina so kusani a duk inda nike ni janaf ina sonku*_ ```Har naji kunya matuka ace sai yanzu zan baku kyautar pages...Meemartjj marubuciyar SO KO WAHALA...Dake Safiyyah Aliyu wakili marubuciyar MASAUKIN SO....Kudin nawane tunkan nafara amsa kaina a marubuciya ku makotanane na gida da waje ina godiya sosai da duk kan kulawarku ga wannan page din kyauta na baku kuyi yadda kukaga dama shi``` 5/6 Cak suka tsaya ammh sukansu jikinsa rawa yakeyi duk da suna kokarin boyewa,Nazir yayi taku daya biyu yasanya hannu ya zare bakin gilashin dake idanunsa yadago idonsa ya sauke kan ma"aikatan dasuka zagaye gurin ai yana dagowa naga kowanne yafara darewa idanunsa na kallah sai da naja baya saboda yadda naga kyawawan idanunsa sun rikide sunkoma jawur kamar barkonu wasu jiyoyi duk sun fito a saman kansa ba kyan gani tsaye yake kawai yana fidda wani huci kamar tsohon zaki taku yafarayi yana nufar inda manaja yake wanda tunda yayi zaman yan bori bai kara tashi ba ganin Nazir ya nufosa ai sai yaji kamar fitsarin dayaketa makalewa ne yafara zubowa, sai da yazo kusa dashi ya sanya hannu kamar zai kaimai naushi kawai sai ji kake tus..!ya Naushi wata randan flower dake bayan manaja ya furta cikin tsawa da fushi"Who is she...? Ai ba manaja kadai ba hatta Rahma sai da ta kamkame Nusiba tana fadin"Kinji ko Nusiba me ya kaiki? kinsan wa kika mara kuwa?"Nusiba ta saki Rahama tana cewa"Sanin ko shi waye bai dameni ba,Rahma nidai bazan bari don yana takama da kudi ba ya banzatar da kima ta ya mace ba" tana fadar haka ta wuce ta zauna fuskanta ba alaman tsoro, Rahma tabita da kallo mahaukaciya domin duk wacce tayi abunda Nusiba tayi to kila bata cikin hayyancintane. Manaja kuwa yana dagowa suka hada ido da Nazir wanda yazubamasa jajayen idanunsa cikin kyarma da rawan baki manaja yace"Ba...Ban...Bam sani ba yallabai sunan...."shout up yafada da karfi naman kirjinsa na wani jida yace cikin muryan bacin rai"awa goma na baka ka bincikomim wacece ita dawa take takama da har zata iya daga hannu ta mari NAZIR FREEKING ADAM GALADANCHI" yana gama fadar haka ya wuce da sassarfa ya nufi mota da hanzari ilu ya budemasa sai da ya shiga kana yace"All abount her nakeso..10 hours kada kawuce koda da kika dayane,nan da kafin yammah nakeson na nuna ma yarinyarnan waye Nazir"Yana gama fada ilu ya maida kofa ya rufe yashiga bangaren direba yaja, suka fice da gudu suma gound din nashi shiga motan sukayi suka rufamusu baya,ai manaja dake zaune baisan sadda ya mike da hanzari ya nausa office din su Nasiba yana fadin",Nusiba kin san ko me kika aikatama Rayuwarki kuwa? What of all dis Nusiba"Nusiba dake zaune ta mike tana fadin"Haba yallabai wai ya kuke son kuga laifinane,shi bakuganin nasa zarafina fa kawai yaso yaci haka kurum me na mai"Manaja ya dafe kai yace"Nusiba komai ya miki bai kamata ki maresa ba wlh inajin tsoro saboda nasan Nazir bazai taba kyaleki ba"Nusiba tadanyi jim tsoro yafara shiganta tace"Babu abunda ya yamin ni ga Allah na dogara"cike da mamaki manaja ke kallonta kafin yayi mgana ta rigasa da cewa"yallabai Amun afuwa in koma gida wlh banda lpy ciwon kai ke damuna"gyada mata kai kawai yayi yama kasa mgana Sallama tama Rahama tafice suka bita da kallon, karshe domin dukkansu babu wanda yasa ran kara ganinta...Topha tana fitowa abun yabata mamaki yadda aketa kallonta data waigo kuma akauda kai sai abun yakara bata tsoro,da sauri ta tsaida mai napep ta shiga tana waige waige jikinta bai bata ba tana tsoron karfa yasa asaceta,data shiga uku bata da kowa daga kawu sai Allah. Sukuwa ilu yana daidaita mota kan kwalta yabata wuta ammh sai me yarasa ina suka nufa kuma yana tsoron yin mgana asauke akansa kawai da sunkai round abount sai yayi newton ya kara komawa Nazir dake baya abun mamaki hannunsa dafe da kunci ya lura da zagayen da ilu keyi dashi yace cikin tsawa"Zagayen me kake dani ilu"ilu ya tsorata cikin dakiya yace"Yallabai to ina muka nufa? Abuja?Abuja..? ya maimaita kafin yace cikin sanyin murya" inkoma Abuja batare dana Dau mataki game da yarinyarnan ba, kake nufi? Ilu ya girgiza kai yakafin yayi mgana yarigasa da cewa"muje gida kawai"yafada cikin wani irin yanayi wanda saida ilu ya waiga yana kallonsa,shikuma ya kwantar da kansa abayan kujera idanunsa a lumshe suke ammh hannunsa na dafe da kuncinsa. Shikuwa manaja yana komawa office dinsa,yakasa zaune ya kasa tsaye, yamarasa ta ina zai fara,kan waya ya jawo ya nemo wani abokinsa bello wanda anguwansu daya da Nusiban. Bayan sungama gaisawa,manaja yace cikin damuwa"Bello wani taimako zakamim don Allah"Bello yace"Haba mutumina sai ka ma rokeni"Kawai ka fada, indai ina da halin yimaka shi zan maka"Manaja yace"Wata yarinya nakeson kayo min bincikenta,komai da komai daya dangaceta" Bello yayi dariya yace"shege nawa wato ka hango wata,zakama madam kishiya ko? manaja yayi dariyan yake yace"bello bafa wasa nake ba,kataimaka min nan da awa goma nakeson komai ya kammallah"Bello yace"tom babu komai,bani cikakken sunanta da adireshinta"Manaja yace"kaji kuma fa wlh bansan adireshinta ba kawai dai nasan anguwanku daya tafara aiki damu satin daya gabata"cikakken sunanta ya bashi,inda bellon yamai alqawarin cewa zai yi iya kokarinsa yaga ya bincikomai. Afirgice Nusiba ta shigo gidan,Anty na kichen taji shigowarta ta fito tana rike baki,tace"Lpy kika dawo yanzu? Nusiba ta yamutsa fuska tace"Anty kaina ne ya dameni da ciwo wlh"Anty tace"Ashsh!sannu Allah ya sauwake,ki shiga daki saman mirror zakiga panadon kidauka kisha,inaga rashin hutun da baki samune kwana biyu"tafada da alamar tsausayawa. Nusiba ta shiga daki tana rangaji sai da tadauko panadol din,tasha kana tazo ta kwanta tana sake sake duk da tsoro na cinta,bai hanata cewa a fili ba"shi ba Allah bane,balle yamin wani abu"daganan barci yayi awon gaba da ita. Cikin mintina sha biyar suka isa bakin wani tamgamemen gidan, sukayi hon megadi ya budemusu suka sulala cikin parking space ilu ya fito jikinsa na rawa ya budemasa suma bodygourd din nasa fitowa sukayi suka jeru suna jiran fitowarsa ,sai da ya bata lokaci kafin ya fito abun mamaki da ban dariya,hannunsa na hagu na dafe da kuncinsa ya fito,da sassarfa ya kama hanyar falon sukuma ko tak baice musu ba,kuma ba wanda ya motsa. Ko sallama bai yi ba yasaka kai falon,Wanda musty ke zaune,kan daya daga cikin kujerun dasuka ma falon kwanya waya yake dannawa gefensa Aisha ce zaune taci kwalliya suna hira,gafe daya kuma jidda ce zaune tadora kafa daya kan daya tana taunan cimgam,taci uban makeup kamar wacce zata gasan kyau,adaya gefen ko,inna zainaba ce ta baje kan kafet,gabanta filet din ferfesun naman kaji diba kawai take ba saurarawa. Ko kallonsu baiyi ba hannunsa dafe da kuncinsa ya kama hanyar haurawa sama gabadayansu suka zubamai ido,suna kallonsa da mamaki jidda ce ta mike tana wani takun yanga ta sha gabansa tana fadin"wlcm broda Nazir"cak ya tsaya kafin yadago idanunsa jawur ya sauke akanta,saurin ja da baya tayi data ga yanayinsa sai dai me ta makara domin shi Nazir rikide mishi tayi takoma mai Nusiba. Ja da baya takeyi yana biyota kafin su musty su mike yasanya hannu ya damki wuyanta yana fadin"i will kill u" Inna zainaba dake zaune tayi wuf ta mike a fusace ta isa garesu tana rike Nazir tana fadin"sakarta don ubanka"tafada cikin fusata yayinda datake kokarin bambare hanunsa ajikin jidda wacce idanunta suka firfito saboda wahala. Hayaniyar da Ammi taji ne ya fito da ita daga kichen,ammh sai me Abunda taci karo dashi ne ya sata daskarewa a tsaye tace cikin tsawa"NAZIR..!tafada da karfi ammh ko waigowa bai yi ba,sai da yaga tana neman sumewa kana ya jefar da ita kanta yaje,ya bugi kujera sai jini,inna zainaba ta dago tana kallonsa tace"Kaniyarka nace"Nace kaniyarka!kashemin ya' zaka yi? Kokuwa soyayyah haukane? in baka sonta ai sai ka fadamata bawai ka shaketa zaka kashe ba"Tafada kamar zata dakesa Ko kallonta baiyi ba yafara haura step da bibbiyu yake hawa cikin zafin nama harya danganta da dakinsa yashiga ya bugo kofa ji kake gam! Musty ya kalli Ammi yace"Ammi Meya samu broda ne? ban taba ganinsa cikin wannan yanayin ba" Ammi tanufi gun jidda tana fadin"ban sani ba musty!koma meye ai sai ya bi ahankali ko? tafada tana riko jidda dake dafe da kanta,inna zainaba tace"dakata!Ammi ta tsaya tana kallonta,inna zainaba tace"karki kuskura ki tabamin ya"Komai ya faru da sanin ki bakar munafuka kawai" Ammi taja baya tana fadin"Haba zainab, kan me zan ce Nazir ya daki jidda? Inna zainaba tayi tsaki"mteswww dadin Abundai ba"a chanzama tuwo suna,duk abun mutum wlh mu din munzama dolen mutum,kuma aure in nace dole ayi wlh ke baki isa ki hana ba"tafada tana harararta. Sai kawai Ammi ta juya takoma kichen din Ranta na kuna,Aisha tace takama jidda su wuce,Musty dake tsaye yace"inna ki bari in mata dressing din gurin plz"Harara ta zabgamai tana"dallah gafara chan, dan neman solobiyo ai kana ganin sadda yakusa kashemin ita,me kayi? tafada tana tsaresa da ido,sunkuyar dakai yayi yana fadin"yi hakuri inna"tsaki taja kawai tace"Aisha wuce muje,yayan ai zai dawo gidan" Haka ta tallabeta suka fice,musty yakoma ya zauna yana ayyana abubuwa dadama Aransa,saman dakin da Nazir yayi ya kalla,yadamu ammh kuma yasan ko giyan wake yasa bazai je ba yanzu. Yana shiga dakin yafada kan makeken bed din yana ajiyar zuciya,runtse idonsa yayi yana so ya tabbatar da ba mafarki yake ba,all dis ya faru dunkule hannunsa yayi ya naushi dayan hannun nasa yana fadi da karfi"No..!domin tuna sanda Nusiba ta sharara masa mari,mikewa yayi yana rangaji ya isa bakin durowan gadon yajawo sai ga kwalayen sigari duka ya kwaso ya zube su saman bed din,shima yayi zaman dirshan kawai ya hau busawa,data kare sai ya yar ya kunnah wata,ahaka har ya karar da kwali ukun dake gabansa,ammh tukukin dake ransa bai gushe ba,kawai sai yayi fatali da sauran,ya mike ya hau cire kayansa yana watsawa aduk inda yaga dama,boxer din sa kawai ya rage ajikinsa sai takalmin dake kafarsa ya bude toilet ya fada cikin wani yanayi. Shiko bello bayan fitowarsa daga gida yayi ta tambayan mutane Nusiba ammh sai suce basu santa ba,Sanin cewa ita Nusiba babu wanda yasanta cos bama fita take ba balle,tun wajen karfe 11 na safe yake Abu daya,gashi yana neman cin ma karfe biyu 2 bawani lbri mai dadi har yafara sarewa Allah ya hadasa da wani mai faci agefen hanya kamar bazai tambaya sa ba, sai ya tsaya, bayan sungaisa sai bello yace"Don Allah baba tambaya nake'yace"Allah yasa na sani yaro"bello yace"wata yarinya nake neman bayani akanta,wata Nusiba saddiq bunza,tana aiki da freedom radio"Mai faci ya washe baki yace"Allah sarki bawan Allah,ince ko neman aurenta kake"sai bello yace"A"a bani bane nima an sani ne"mai faci yace"Niko na san Nusiba domin abokina jibo,yar kanwarsa ne,shike rikonta"ai bellon najin haka sai ya nemin gefe ya zauna yana fadin"Kasan komai game da ita kenan"Shiko mai faci yazata wani ne keson Nusiba da Auren shine aka turosa bincike kawai sai ya saki baki yakwashe kaf lbrin Nusiba tundaga yarinta har zuwa yau,da duk ukubar data fuskanta agidan mahaifinta,ya gangaro zuwa daukota da Jibo yayi yasata mkranta har zuwa yau,ya kara dacewa"Ai jibo ba abunda yake boyemin domin tun fara aikinsa a masinja muke tare,Aminina saosai,gama gidansa chan,yafada yana nuna gidan su Nusiban,Ai ma cikin jami"ar bayero yake masinjan a office din Mutum nin kirkir nan,Alhaji Adam galadanchi" bello yagyada kai cike da gamsuwa ya mike yana mikama mai dubu daya yace"gashi baba,nagode'girgiza kai yayi yace"A"a yaro bazan amsa ba,ai Nusiba kamar ya take aguri na,karka damu kaji"yayi yayi dashi yaki amsa sai ya hakura yamai godiya ya wuce. To Haka bello ya kira manaja dake chan yana dakon jira ya fesama sa komai ,manaja yayi mamaki da"a yaji lbrin marikinta masinjane a office din mahaifin Nazir,tabdijam akwai chakwakiya kenen. Shikuwa Nazir yadade a toilet kan ya fito daure da tawul gaban dressing mirro ya isa kallon fuskarsa yayi yaga yadda tayi ja idanunsa sun kumbura cikin takaichi yake shafa inda ya maru yana jin wani bakin ciki da takaichi yana tsaye ne ammh hoton sadda take shararamasa mari ke dawomai bai san sadda yasaka hannu ya daki madubin ba ya tarwatse. Ammi dake jera abinci kan dinnig ita da Mero mai aikinta tayi saurin kallon sama kafin ta girgiza kai kawai,mero tace ta karisa kwaso abincin ita kuma ta wuce daki,wayarta ta dauka tana laluban Abbu ammh kuma tana ta ringin ba'a dauka ba,sai ta hakura ta ijiye wayar tana kyafci tace"Nasan kona je bazai saurare ni ba,ammh in ubansane ai ya jisa"Tafada cikin muryan bacin rai. Shikuwa Nazir haka duk ya yanke kansa da gilas jini na zuba,ammh ko takan haka bai ba,saima komawa dayayi ya zauna kan gado ya zurama agogo ido yana ji kowani dakiki kamar da ransa ake Tafiya,ayanzu akallah anci awannin takwas saura uku kachal,handline dake dakin yajawo ya latsa yasa akunne yace"ka kawomin duka wayoyina"daga haka ya kashe wayar,ilu ya kwaso duka wayoyin ya nufo falon,Babu kowa sai mero suka gaisa cikin mutumci kafin ya haura sama,knoking yayi kafin Nazir yaxo ya bude masa. Hannunsa na digan jini ya mika hannu ya amshi wayoyin Ilu ya bi hannu da kallo cikin rudewa yace"Oga...Shiiii.."yace yana wani lumshe ido,maida kofar kawai yayi ya kulle ya bar ilu tsaye,cikin sanyin jiki ilu ya sauko yanajin wani iri aransa,yasan halin ogansa wlh bai iya fushi ba balle anmai Abunda ba"a taba mai ba atarihin rayuwarsa. Karfe shidda dai dai ta buga daidai da awannin da Nazir ya dibama manaja waya tana gabaan Nazir kiran manaja ya shigo cikin gaggawa yadaga kiran yana fadin"Hop komai yazama ready"manaja yagyada kai kaman yana ganinsa ya shiga ratta famai kaf Abunda Bello ya fadamai game da Nusiba,yana kokarin yagayamai kawun nata ma a office din mahaifinsa yake aiki,ammh ina tuni Nazir ya katse waya Cikin kunan rai yafurta"gud news...Waya ya shiga dannawa kawai ji nayi yana kwantance anguwansu Nusiba yana bada umarnin anemi mai gidan duk inda yake agayamai gobe da safe yaje ya sallami mutanen dake gidan sauran aikin yasan dai komai" yana katse wayar ya yi wurgi da ita saman gadon yana cijen lebensa na kasa ga hannunsa na ta zuban jini,kawai sai ya bude kofa ya fice daga dakin. *Janaf*✍ [4/11, 2:11 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊 *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` *```ASSALAMU ALAIKUM,JAMA"A ADUK INDA KUKE WATA YAR SHAWARA CE KO INCE TUNATARWA NAKE TAFE DA ITA,DON ALLAH GOBE ASABAR 16 GA WATAN FEBARERU ZA "AYI ZABEN SHUGABAN KASA DANA YAN MAJALISU,KADA MU KWANTA AGIDA MUCE BABA BUHARI NADA JAMA"A MU FITO MU BAYYANA KANMU MU DANGWALAMA BABA BUHARI KURU"UNMU DOMIN BASHI DAMAN ZARCEWA,MU FITO!MU FITO!MU FITO MU ZABI YANCI MU ZABI,ZAMAN LPY DA TSARO,WATO BABA BUHARI``` *I stand for baba buhari* ~Baba buhari dodar, insha Allahu 4 + 4 sai kayi~ _Kaduna state kuma  sai mai Rusau insha Allahu_ 6/7 yana fitowa ya gangaro kasa musty kawai ya tarar a falon yana zaune kan dining yana cin Abinci, Kallo daya yamai kawai ya kauda kai musty daya bisa da kallo,kawai sai yaga jini yana zuba yana dubawa sai yaga Hannun Nazir ne,cikin tashin hankaki ya ijiye spoon din Hannunsa yan Fadin, "Innalillahi,broda Kana bleeding fa a hannunka"fadar haka yayi dai dai shigowar Dr Adam galadanchi wanda direbansa kebi abaya rike da yar jakar briafcase dinsa cikin alaman tabuwa yake kallon Nazir kan yace yana duban musty, "Shikuma wannan mai yasameshi yaketa zubar jini a hannu"musty yace"Wlh Abbu banda masaniya nima ganinsa nayi ahaka"Ammi ce taji maganganunsu ta fito ganin Abbu sai ta hau mai Sannu da zuwa suna hada ido,da Nazir ta hararesa tana fadin"Ai ka kyauta"tafada tana amsa briefcase ta wuce daki dashi Nazir kuwa shuru kawai yayi baice komai ba basu damu ba cos daman halinsa kenan,jiri ne ya fara dibarsa domin gilas din duk ya yankesa yana ta zubar jini,musty ne ya lura da sauri yazo ya rikesa suka karisa kan kujera ya kwantar dashi firstAid box ya dauko yazo yahau masa dressing din wajen. Abbun kuwa sai da yayi wanka ya sake fitowa falo Har yanzu Nazir din na kwance afalon ammh wannan karon hannunsa nade da bandeji kallonsa Ammi tayi tace"Oh ni fatima wai Nazir wata irin rayuwace kakeso ka maida kanka ne? Tafada tana bin hannunsa da kallo muskutawa yayi yana fadi ahakalin"Ammi bafa da gangan bane, tsautsayi ne"Harara takara sakarmai,zatayi mgana Abbu yawuce yana fadin"To wai meye naki? ina jikinsane? kowa rai yaima dadi baran mai shine fatima"Yafada yana zama kan dinning Gyada kai tayi ta isa garesa tana Fadin"Hakane kam,Allah dai ya shirya"Abbu ya amsa da Amin yana bin dan nasa da kallo ta gefe,shikadai kawai yagirgiza kai. wayan da Nazir yayi to bada kowa yayi ba face da ilu,ilu direbansa ne ammh kuma yana taka matsayi mai girma domin wasu al"amuran Nazir din duk shi ke gabatar dasu,akwai dai Amana mai girma atsakaninsu. Ilu bai sha wahalan gane ma mallakin gidan dasuke Nusiba suke ci ba, domin yawancin gidajen anguwan,nashine yake bada haya,Alhaji ido Anaira koda ilu yajemai dubu dari biyu ya diremai kan yafadi bukatan ogansa,Alhaji ido Naira babu gardama ya amshe kudi yace"Ko ayanzu akeso zai iya koransu meye aciki,Ilu yace"A"a basai yayi gaggawa ba yabari da safe bukata dai kawai ya koresu agidan. Nusiba kuwa bata tashi ba sai bayan azahar,lokacin har Anty ta kammallah girki,ta zubomata taci takara shan mgani takoma ta kwanta,bata tashi ba sai bayan,la"asar tatashi tayi sallah,taji dan dama dama shiyasa tafito falo sukaita hira da Anty har mangariba ta kawo,suka mike sukayi sallah,saiga kawu yadawo koda Nusiba tamai Sannu dadawowa bata nuna mai wani Abu yafaru ba,Anty ce ma take fadamai tadawo gida da ciwon kai,sannu yamata yace ,zuwa gobe inbata ji dama ba tazo suje asibiti kan ya fita. **************** Safiyar Talata Tun safe Nusiba tatashi tayi aikace,aikacenta wanka tashiga bayan ta fito tana zaune adaki tana shafamai,taji kamar hayaniya atsakar gidansu sai ta dan saurara ammh sai taji kamar muryan kawu yana mgana,kafin ta ankara taji an fado falon ana fadin.     "Ku fitar da komai na gidan ku watsa musu waje,ni da gidana ace don zance atashi sai na wani bada notice" Tsabar rudewa Nusiba tarude wani tsohon hijabinta data wanka dashi ra zura ta fito da sauri,abunda tagani ne yakara tsoratata wasu matasane gardawa wurin subiyar saijiddan kayansu suke suna fita dashi,ga Alhaji ido Anaira na tsaye yana ta masifa Anty na gefe tana kuka,shikuwa kawu rokon Alhaji yake yadan bashi ko kwana dayane ammh kememe yaki. Nusiba taji jikinta yafara rawa tama kasa daga kafafunta dakyar tayi karfin Halin karasawa kusa da kawu tana fadi cikin rawan,    "Kawu...Ka...Kawu,mekefaruwa ne,naga Ana fitar mana da kaya? kawu ya jiyo yana kallonta idanunsa yayi ja ya riko hannunta yana fadin"Bansani ba!bansani ba Nusiba kawai nema haka naga sunzo wai mu barmasa gidansa yanzu nan"Nusiba taji hawaye sun wankemata ido takalli Alhaji ido Anaira tace.     "Haba bawan Allah,haka ake Rayuwa don ka mallaki abu,sai akace kayima wanda suke karkashinka wulakanci?tafada tana kallonsa idanunta na tafasa,Alhaji ido Anaira ya kalleta yace"Ke yarinya ki iya bakinki,kinga nima umarni aka bani na sallame ku,mganan daga samane,tun wuri in kuna so ku tsira da mutumci wlh kufice daga gidan nan" kawu Da Nusiba suka kalli juna cikin firgici kawu yace"Ni...Waye yasa akoreni ni jibo? bana shiga harkan kowa fa"yafada muryansa tayi Rauni,Alhaji ido Anaira yace"oho!nima nace ma aikowa akayi, bansa kowaye ba"Nusiba da tunda Alhaji ido Anaira ya furta haka taji gwiwanta yasaki,kardai ace gayen nan ne na jiya? to waye? shine ma,don babu wanda suka taba samun sabani in bashi ba,ta tuna kalaman manaja dana Rahma alokaci daya,ai batasan sadda ta durkushe tana kuka mai cin rai ba. Kawu ya dafata yana Fadin"Tashi,tashi daina kuka,ku hada kayan sawan mu,dake da suwaiba bari naje gun habu naji yadda za"ayi"daga haka ya fice,Anty ce tazo tatada ita suka fice,sukuwa matasan nan cikin lokaci suka gama yi musu waje da kaya kaf,suka jibgemusu awaje Alhaji ya mika musu katon kwado suka garkame gida, mutane kuwa duk da sassafe ne sunfara cincirondo suna kallo Nusiba durkushe take kawai tana kuka tana tsausayama kawunta,domin duk itace silan komai,nan da nan tsanar Nazir ya darsu aranta tanaji inda zata ganshi babu abunda zai hana in an bata wuka bata kasheshi ba,Anty ce keta hadamusu kayan sawansu wuri daya tanayi tana hawaye. Shikuwa kawu jibo,gun abokinsa yaje habu mai faci yake fadamai,habu yabiyosa cikin tashin hankali dadamuwa koda yazo yaga yadda akayomusu fatali da kaya sai da yayi musu kwallah,Kawu jibo yace"Su Nusiba su hada kayansu wuri daya suzo zai kaisu tasha yasasu amotar zarai,shi zai tsaya yayi buga buganshi ya gani ko zai saman musu gun dazasu zauna,kayan kuma aka saka yara suka dauka suka na kaiwa gidan Habu mai faci,kowa ya janjanta cikin tsautsaya domin daman Shi talaka baida tacewa tunda bai Dashi. Duk wannan Abunda ke Faruwa a idon ilu direba,domin Nazir ya umarcesa ya tabbarta da sunbar gida ya kuma ya bisu ko"ina suka je ya tabbatar da basu samu matsugunni agarin kano ba,yana cikin wata mota baka camry wanda tasha tintec babu mai ganinsu sabida Tsausayi Sai Da Yayi musu kwallah,yaji dama bashi oga yabawa wannan aikin ba,kawai saboda zalunci karaba mutane da muhallinsu don kawai ka tona musu asiri,wlh yayi Tir da hallayan ogansa Na rashin yafiya. yana cikin mota suka zo suka wucesa zuwa bakin titi,Nusiba kuwa Fuskar tasha kuka,duk ta kode Anty ma haka,kawu ne kadai ke karfin hali,shima ilu sai da yaga sun isa bakin titi kana yabiyosu ya paka gefe yana kallonsu,kokarin tsaida musu Abun hawa yakeyi Saiga wata bakar jeef tazo ta wucesu harta gota su tadawo da baya ta tsaya daidai gurinsu. Direban ne ya fito da sauri ya budema na baya ya fito cikin Sauri yana Fadin"Kamar mallam jibo nake gani"?kawu yayi Saurin rakwafawa yana Fadin"Brka da safiya yallabai,nine wlh"Ya bashi Amsa Yace"Lpy naganku anan cikin wani yanayi,ga wasu na kuka?kawu jibo yace"Ranka yadade wlh me gidan danake ciki ne,kawai yazo yace yanzu yanzu yakeson mu barmai gida,to shine yasa aka fitoma na da kayan ya rufe gidan"Girgiza kai yayi yace"Ashh...Abu baiyi dadi ba mutane basu da ragowa sam,yanzu ina kuka nufa? Kawu yace"Zaria zan tura su iyalan nawa,nikuma in dan yi buga bugana koza"a samu inda zamu raba"yafada da girmamawa,Jim yayi kafin yace"baza"ayi haka ba mallam jibo,ku shigo mota muje gun zama bazai garara ba"yafada yana bude gidan gaba yashiga,mamaki yahana kawu mgana nan da nan yaji kwallah tatahomai yayi saurin, sharewa yace su Nusiba su shiga sallama sukayi da habu mai faci kan shima ya bisu ya shiga baya inda su Anty suke. Direbane yace"yallabai ina muka Nufa? mu koma gida"ya basa amsa direba yagyada kai Suka wuce. Ilu dake zaune ya daskare kawai in ba idonsa ke gizo ba kamar VC ADAM GALADANCHI NE ya dauki Su Nusiba fa,tabdijam akwai Daru kenan,bai gama mamaki ba wayan Nazir ya katsesa yana dauka ya katsesa da cewa"Komai yayi ko? yafada cikin muryan yanga,ilu ya gyada kai yace"eh yallabai gani ma zan dawo domin na gansu sun Nufi tasha sun hau motar zaria"yasamu kansa da sharara masa karya. Nazir dake kwance bayan wata mota kirar camry yace"Gud job...Kana ina ne? ilu yace"na fito daga zoom road din"Nazir yace"cikin kasaita"ka tsaya nan,mu zo,Abuja zamu koma"daganan ya datse kiran yana wani killer smile yace afili"yes...! *Commet and share* *Janaf*✍ [4/11, 2:11 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊 *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` _*Ina kike my swt Anty,kanwar uwa abokiyar wasa,wannan kyautar page gareki gabadaya keda ahalinki*_ *```Anty salamatu muhd Ba"are,dake da megidan naki,Unku fodio Sunusi Gumbi,da ya"yan naku,Aliyu Fodio S G,Umar Fodio SG,Muhammed Gidado Fodio SG Sai Fatima Fodio SG(Hibba)``` ```Miss u so much```😰 7/8      """Tunda suka shigo anguwar Nusiba tabar kuka takoma ba idonta Abinci,domin tundaga farkon anguwa tafahimci anguwace tamasu dashi,kokuma kososhi a gwannati. Bata gama mamaki ba sai da taga an zuba hon awani tamgamemen gida wanda tsaruwanshi,kamar akasar turai,ai Nusiba bata kara Raina kanta ba sai da suka sulala parking space din,haka take bin ko"ina da kallo cikin nuna zallan kauyanci,dole ta nuna don duk a iya tsawon Rayuwarta bata taba ganin gidan daya tafi da ita ba irin wannan. ashe kallonta na tafe domin,sai da sauko daga motar tana karema,Harabar gidan kallo,tabbas ba shakka Naira na inda take ba abunda yafi daukan,hankalinta irin tsararrun motocin dake pake a harabar gidan masu kyau da tsari birjit kamar ma bamasu hawa,tana chan gurin kalle kallenta har Su kawu sukayi gaba bata fargaba sai da taji kawu na mata mgana. VC Adam galadanchi ne akan gaba yayi sallama acikin falon,musty ne ke tsaye cikin shirinsa na zuwa asibiti harda rigar likitocinsa ,ya kalli Abban nasa cikin mamaki zai yi mgana kenan,sai yaga Kawu jibo yashigo da Anty bayansa Sai Nusiba tana ta zuba kauyanci baki sake. Abbu yace yana kallon musty"Kai mustapha kiran min Amminku"Yafada yana fadin"Bismilan ku,ku zauna don Allah"Dukkansu akasa suka zauna suna bin tsararran falon da kallo ita kuwa Nusiba wanda aka kira da mustapha dake bi da kallo,kamar tasan fuskan nan awani guri bata dawo daga tunaninta ba Ammi tasawo kai Falon tana Fadin"Abbu lafiya kadawo kuma? Alhalin yanzu ka fita" Tafada tana karisowa falo karaf idonta akan Nusiba wacce ke kallon inda taji mganan suna hala ido,suka sakarma juna mirmishi lokaci daya. Abbu yace yana gyara zama"Kedai bari Fatima ina tafe ne da baki"tace tana zama gefensa"Allah Sarki sannunku da zuwa"Kawu ya amsa yana gaisheta,ta amsa da sakin fuska idanunta nakan Nusiba,Anty tadago suka gaisa,kana Nusiba ta gaisheta,mikamata hannu tana fadin"Zo nan yata,Abbu ina kasamomana yar budurwa mai kyau haka"Tafada tana dariya. Nusiba tatashi a kunyace ta isa ga Ammi tana dukar dakai,Zata zauna akasa Ammi tayi saurin zaunar da ita kusa da ita,tana fadin"A"a zauna kusa dani,yata kinsan ni uwar maza ce,to duk inda naga budurwan mace sha"awa take bani" Abbu yayi dariya yana fadin"To gashi Allah ya baki ai"Yafada yana yawaita dariyarsa,kafin yafara koramata jawabin komai tagumi ta zabga tana fadin"kaji ko,wlh wasu mutanen sam basu da imani,ita Rayuwa babu lamani"Abbu yace"Ai haka wasu suke,babu komai ai mallam jibo mun dade muna aiki tare,yanzu shine nake tunanin Mustapha yakaisu gidana dake zoo road. Ammi tayi saurin cewa"A"a Abbu don Allah kabarsu anan gidan don Allah"Tafada hartana dangwabe kai Dariya Abbu yayi,yana kallon mallam jibo yace"Kaji mallam jibo,shin zaku zauna damu? Zama na Amanar juna" kawu yadago hawaye yacika idanunsa yace"Yallabai bamu dace da zama daku ba,dadai an barmu...."Meyasa zaka ce haka mallam jibo? baku son zama damu ne"Ammi ta katsesu tacigaba da cewa"Anzama daya fa muma,mutane ne kamar ku,don Allah ku zauna damu wlh ganin farko na muku kuka shiga Raina,don Allah"Tafada tana rikema Nusiba Hannu. Kawu yayi saurin cewa"Mun yarda hajiya,wlh mun yarda kun wuce mtsayin komai agurin mu,muda zaku taimakamawa,mungode Allah ya saka da Alheri,Allah kara girma"yafada kwallah tana zubomai Abbu yace"Ashh..Mallam jibo meye kuma Abun kuka? don Allah bari. Anty itama tana ta godiya Ammi tace"Babu komai wlh,ni  wata alfarma  ma nake nema? Anty tace cikin mamaki"Wata alfarma hajiya? Ammi tace tana dafa Nusiba"Diyarki zaki bani,nikuma na baki mustapha,gashi nan tsaye"tafada tana Nuna mustapha dake tsaye Hannunsa akirji,Anty tayi mirmishi tace"Ah!Babu komai na baki ita,nikuma na dauki dana Mustapha"Tafada tana kallonsa. Mirmishi yayi yana Fadin"Ammi yan ubanci za"a Nuna min yau"Ammi tace"Eh din ga mamarka can,ni kaga yata nan"Tafada tana dago kan Nusiba data sunne kai tana mirmishi . Musty yace"To shikenan Ammi,nima ai nayi Sabuwar uwa ko"Yafada yana kallonta wacce ta amsa tana mirmishi,Abbu dake tsaye dadi acika ransa ganin iyalansa cikin farinciki mikewa yayi yana Fadin"Mallam jibo taso muje ma karisa tattaunawan achan..Uhm Fatima ki je ki duba sashen dazasu zaunan ku duba ku gani ko akwai Abunda babu,sai kin min mgana" Ammi ta mike tana Fadin"yanzu kuwa Abbu,zamu je dasu mero sukama mana mu share kurar,babu abunda babu kasan wanchan month din aka saka komai Sabo"Abbu yace"To madallah bari muje,sai mun dawo,kai mustapha ba fita zakayi ba? yafada yana kallonsa binsa yayi yana Fadin"Fita zanyi Abbu dawowarkane ya tsaidani"Tare suka fita musty ya shiga motarsa shikuma Abbu  suka koma a inda suka zo. Ammi ta kira mero da ladidi masu aikinta suka dumguma zuwa harabar gidan inda daga gefe ga wani dan filat boysquater ne ammh ba irin wanda kuka sani ba, domin wannan babu bambamci da dayan flat din,falo ne mai girma da two bedroom da kichen da falo,abun mamaki duka dakunan dauke da gadajen italian bed da wardrope dinsu wanda yaji capet duka dakunan,falon kuwa suma an kawata su da kujeru manya masu kyau da tsari,abun sai wanda yagani komai yayi,harda Ammi suka hadu,suka gyara inda yayi kura suka yi mopping dinshi. Ammi sai jansu take da hira ko ajikinta,tun suna nokewa har suka saki jiki,anan nema Anty kefadama Ammi basu suka haifi Nusiba diyar kanwar mijinta ne tagama karatu tana aiki da freedom radion,Ammi tayi murna tace"Ikon Allah munada yan jarida biyu kenan,don first son dina babban ma"akacin jarida ne,kai very nice dajin wannan lbrin. Haka dai Sukai ta hira Da Ammi bata barsu ba saida Tasamu kira daga hosp,kana ta barsu taje ta shirya tafita,suna kammallah goge komai suka zauna hutawa sunayi suna yaba kyan gurin,abinci mai rai da lpy su mero suka yo musu,nan fa Su Nusiba aka hau diban girki suna ci suna shima Mutanen gidan gabadaya da albarka. VC Adam kuwa achan yake tambayan mallam jibo ko yayi karatu yace"Yayi NCE,Abbu yace"To babu mtsala za"a duba mai inda yadace"mallam jibo namai godiyar yadakatar da shi da cewa"Ai tun tuni yakamata inyi hakan,sai yanzu da Allah yabani dama,mallam jibo ka wuce duk mtsayin dakake tunanin kana dashi' Sai Yammah Ammi tadawo nan su Anty da Nusiba suka dawo suna hira da dariya,Ammi ji take kamar an sata a aljannah saboda ita macece mai son mutane balle gasu Nusiba suna da Shiga Rai,ahaka musty yadawo yasamesu shima yayi joining dinsu,domin shima yana son rayuwar mutane bayason shuru da yawa,nan hira ta barke tsakaninsa da Nusiba yana ta tambayanta matakin karatunta tana fadamai,har inda take aiki,shima din Abun da Ammi tafada yafada mata cewa"Big broda na shima dan jarida ne, Haka suka Abbu suka dawo suka iske gida yayi albarka Shima farincikinsa yaki boyuwa ko banza Fatima zata daina zaman kadaici,sai da tara yayi aka watse ahirar,su Anty da Nusiba sukayi shashensu bayan sunma su Ammi sallama,shikanshi kawu ya shaida domin adaren sakwara yaja da miyar kan rago,ho su kawu ba wlh anja,to yaushe Rabe😂 Haka kowanne yayi kwanan Farinciki,Nusiba kuwa tunda ta lumtseme kan 6by 7 bata kara motsi ba,sai da garin Allah ya waye,harda mkra tayi sauri tayi tatashi,saboda dokin sabon wuri harda sake shara da mopping,ta shirya saboda so take takoma aiki,saboda uzirin rashin lpy ya kare. Mero ta kawomusu breafsat mai da lapy tace inji Ammi,haka suka zauna sukaci,suna sa Albarka,bayan ta shirya tashiga bangaren su Ammi ta gaishesu ta iske Ammi ta shirya itama zata asibiti,suna gaisawa tace tazo ta kaita,haka ko akayi Ammi tadauketa amotarta ta kaita har tsakiyar farfajiyan Feedom,kana ta juya takoma  zuwa Asibitin Abbu kuwa yana karyawa yace mallam jibo yazo su Tafi,Abun mamaki bai direshi ko"ina ba sai daya daga cikin gidajen man su  suna zuwa gun,yaji yana gabatar dashi a mtsayin Sabon manaja,wayyo dadi kawu ya kasa mgana saboda farinciki idanunsa kawai sun cika da kwallah Abbu na lura dashi,sai kawai yasa hannu ya bubbuga kafadarsa Alhaji hasan na wurin akai komai,nan suka barsa Abbu ya wuce kan sai sun Hadu agida. A freedom kowa yayi mamakin ganin Nusiba ras babu abunda ya sameta,manaja ya tambayeta wai Nazir bai mata komai ba?cewa take ba abunda yayi mata,taboye domin tayi alqawarin babu wanda zata fadamawa abunda Nazir yasa aka musu domin wani hanin,ga Allah baiwa ce. Cikin Sati daya Rayuwar Su Nusiba ta canja ta dawo Sabuwa,jin dadi hadi da kwanciyar hankali sun ziyarcesu,Ammi ta dauki Anty kamar kanwata,itakuma Nusiba tamkar yarta Nusiba tana jin dadin zama Da Ammi,domin tana kallonta ne a mtsayin Innanta,babu Abunda sukeyi babu cas babu as,sai dai Abunda ba"a rasa ba girki ahade akeyi su mero keyi sai dai in ranar ta dawo da wuri ta shiga ta kama musu.Kullum safiyar Duniya in zata aiki,ko Ammi takaita ko ya nusty wanda yanzu suke yar gyada dashi,shima yana daukanta kanwarsa ne,itama tana kallonsa yaya,Kawu kuwa,Rayuwa tayi dadi da Habu mai Faci yazo yaga canjin dasuka samu ya musu murna kwarai har yayi musu mganar sauran kayansu,sukace ya dauka,sunkan yanzu Alhamdulillah. *INA LABARIN NAZIR* Nazir tunda ya koma Abuja yayi kokarin cire Abunda yafaru tsakaninsa Da Nusiba Aransa ya yakiceta yakama harkan gabansa,domin tunda dai har yayi sanadiyar barinta garin,kano dakuma silan barinta wannan aiki data ke Takama,yarage bakincikinsa kashi50 na wulakancin da tayi mishi. Acikin Satin daya koma voice of America suka nemi shi domin suyi hira dashi,yaje yayi hira dasu na tsawon awa biyu,koda yadawo inba wani programme garesa ba bai fita,yana gida yana hutawa,ko Bash yazo yaja sa baya xuwa cos,shi bai Fiya son hayaniya ba yafison zama shi kadai ,yama manta da wata shara Nusiba ya cireta adukkan lissafanshi ma"ana On non. *Comment,vote and share* *Janaf*✍ [4/11, 2:11 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊 *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` *```Allah Sarki Rayuwa,dama Haka Duniya ta gada,Ai ni Wlh ban taba tsammanin haka Readers suke ba,sai jiya kawai don munce Zamu saida Rayuwar Sumaiyyah a Naira 200 kachal,ammh Abun mamaki agroups din damuke da hop akansu,wa"inda ko cimana mutumci suka ga anyi zasu taremana,sai gashi su da kansu,suke fadan mganganu son Ransu,to kusani anyi walqiya mun ga kowa,ba wacce zata karamana pretending,kowa kallonsa muke,Abun ban Haushi wa"inda bamu taba zato ba, hmmm bayan HIBBATULLAH DA NAZIR a bati kuke karantawa,Don kawai wannan munce Abamu kudi,shine muka zama topic of discussion,agroups din damuke tsammanin mun wuce Haka agurinsu,To Albishirunku janaf da Hafnan sungane kowa saboda haka kusani ku kara Sani wlh Tallahi Adage muke kallo kowa,🤒🤒🤒Masoyanmu masu son cigabanmu wa"inda kuka bimu pc kusani wlh mu din Nakune Har Abada``` _*Ina Da wasa da dariya,bana da girman kai,bana raina mutum,haka kazalika bana so ka raina ni,NAZIR Ra"ayina ne yasani na rubuta ba,ba wata bace tasani,wlh tallahi bazan dauki renin kowacce yar renin Hankali ba,bance dole ki kiranta ba lf u dont like plz don't read*_ WLH KADA WACCE TAKARA BINA PC IN TURAMATA NAZIR 4RM D BEGINING,I ALREADY TELL U,WANNAN KARON NO GOING BACK,INBAZAKI TAMBAYA AGROUPBA,KI BARSHI,BABU WANDA YACE KI KARANTA DOLE*😏😏😏 8/9       """Yau kimanin wata daya kenan dadawor,Su Nusiba gidansu Nazir,ammh har yau Nusiba bata gano wani alamar cewa nan din gidansu Nazir bane,duk da wani lokacin Ammi da ya Musty suna mata kama da wani wanda tasani,ammh sanin bawani kyakyawan kallo tama Nazir din ba shiyasa batayi Saurin fahimta ba. cigaban Rayuwa to ko"ina sun Samu,domin fara aikin kawu,har ya siya mashin wanda yake zirga zirga da ita,yaje zaria sau daya,wanda bayan dawowarsa shigewa daki yayi yana kuka domin rayuwar kanwar nasa takara tabarbarewa agidan Mahaifin Nusiba,wanda da badon Aure rai garesa ba,wlh da babu abun zai hana bai kashe wannan auren ba dabai da Amfani,yakaimata kudade da  abunda ba"a rasa ba,har yake shaida mata chanjin rayuwar daya samu,tatayashi murna matuka,taji kunyan tambayanshi Nusiba,shikuma fahimtar haka yasa yafadamata Nusiba na nan lpy tana aiki dawani gidan radion achan kano,ko bata fada ba lbrin yayi mata dadi. Yana dawowa kuwa Nusiba tatasashi da Tambayar Halin da innanta take ciki yasan halinta da rike Abu azuciya shiyasa yace tana lpy,tana ma gaisheta,bawai don ta yarda ba tabar mganan ammh tayi alqawarin wannan wata albashinta,yar Nokia zata siya mata ta aikamata Dashi,tace ta boye su dinga mgana. Bangaren aikinta ma yana Tafiya yadda ya kamata to Atunaninta na jajircewa don kwatar ma mata yanci,ire irenta dasuka shiga halin rayuwa tasamu manaja da shawaran bude wani Sabon shiri koda na minti sha biyar ne,koda ba kai tsaye ba,yakasance dai anyi kira ga ya"ya mata Suma ya"ya ne,ada manaja yadan so ya doge ammh kuma daga baya ya amince,shirin so daya ake yi asati ranar laraba,karfe biyu na rana,minti sha biyar ammh bakai tsaye bane,Nusiba ke gabatar da shirin wanda tasama Suna MUMA YA"YA NE",shirin sannu Ahankali yake karbuwa Saboda Nusiba macece mai hikima da tsayawa kan Ra"ayinta  mata da yawa na amfana da shirin. ••••     ••••     ••••     ""Yau din takama weeked ne kowa na gida yana hutawa,tun bayan gama aikace,aikacen ta ta dawo sashen Ammi tana zaune kan kujera wayar Ammi ne Ahannunta,tana game da ita,sanye take dawata bakar doguwar riga ta kamfanin Armani,tadan yane wuyanta da gyaden sa.    "Hankakinta yana wajen game din kawai kira ya shigo,ta kwalama Ammi kira wacce ke Bakin Dining tana jerama Abbu breafsat Tana Fadin"Ammi ana kiranki awaya"Ammi tace"Waye ke kira? "Nusiba tace" Journalist Son.."Ammi tasaki mirmishi tana Fadin"Dan nema,kawo min karta katse"Nusiba ta mike ashe tun dazu da aka kira hannunta yaja screen din ta dauki kiran duk Abunda suke Fadi a kunnensa,tana mika ma Ammi wayar ta Sanya akunne. Cikin muryan Shagwaba yace"Ammi na"Ammi tace"Ni ba Amminka bane"Yace cikin sanyin murya da shagwaba"To Ammin waye"Ammi tace"Ammin Mustapha ne"Dira kafa ya hau yi kamar karamin yaro yana Fadin"gaskiya Ammi....Ni wlh da kinfi sona,akan dat lazy doctor din'Ammi tayi Dariya tace"Nafi somshi,saboda yafi jin mgana ta,kuma baida Taurin kai"Dariya Yayi mai burgewa yana Fadin"Ammi na i love u"Tace"Love u too my son,ya aikin? Ya amsa da"Alhamdulillah..Kafin yace"Ammi meyasa kike ba yan aiki wayarki suna wasa dashi"Ammi tace"Yar aiki kuma? ya amsa da "Eh Naji wata tana cewa an kira ki"Mirmishi Ammi tayi tace"Oh"yata ce Nusiba" """yarki kuma Ammi? kina da wasu ya"ya ne bayan ni da lazy Dr"Ammi tace"Nayi Sabuwar ya"Nazir sai kadawo ku gaisa ko? yamutsa fuska yayi kawai ya kauda hiran,yana Tambayanta Abbu tace"Yana barci bai Tashi ba,suna cikin wayar ne sai ga jidda ta shigo cikin wani riga da sikat na atamfa ammh kallo daya zaka mata kafahimci an lalata Atamfa mayafin ma akafada aka yafo kan nan yaji Attachement ta zuboshi har gadon baya,key din mota ce Ahannunta tana karkadawa,bakin nan yasha shan jan baki yana maiko,tana wani taunan cimgam babu aji ko kadan atare da ita. Da Nusiba tafara cin karo wacce tadan kishingida jikin kujera,kallon sama da kasa ta mata,itama ko Nusiba ta rama tako bita da kallon Raini,ran jidda ya baci tace Afusace"Ke don Ubanki,kina yar aiki har kin samun daman zama akujera kina ma mutane kallon Raini"Tafada ahasale,Nusiba tadago ta kalleta awulakance kafin tayi tsaki ta kauda kai.    ""Kutumar uban chan"jidda tafada tana kokarin kaima Nusiba Hannu,Ammi dake waya tayi Saurin cewa"A"a jidda karki soma,meye hakan? Ammi tafada bata cire wayar akunne ba Nazir dake Sauraronta kawai sai ya katse kiran yana fadi"Ammi ta cika kwashe kwashe wlh"Yafada yana kara gyaran kwanciyarsa akan wata lumtsumemiyar kujerar dake Falonsa Hannunsa guda romot ne yana sarrafa talabin,ayayinda dayan ke rike dawani karamin kofi na coffea yana sha cike da yanga,yace cikin ransa yakamata cikin Satin yaje gida kada Abbu da Ammi suyi Fushi Dashi. Da ita kuwa Ammi batama kula yakashe ba ta ijiye wayar Ta nufi Su jidda tana Fadin"Haba jidda,meyake Faruwa ne"Jidda ta waigo tana kallon Ammi Ranta bace tace"Ammi wannan yar iskan mai aikin taki ce ta zageni"Ammi ta kalli Nusiba,kan tadawo da kallonta ga Jidda tace"Ba yar aiki bace jidda,yata ce itama suna zaune damu achan sashen"Jidda takalli Nusiba tana rike baki tace"toh kice yan cin arziki ne"Ammi tace ranta yadan Fara baci"Kowama dan cin arziki ne jidda,don babu wanda yazo Duniya da arziki"Tana gama Fadar haka ta juya ta wuce daki,ranta na mata Suya na renin da ya"yan zainaba suka mata. Nusiba ta kara gyara zama hankalinta naga talabin tana kallon shirin akushi da rufi da"ake gudanarwa atashar Arewa 24 jidda taji Ranta ya baci ta sa hannu ta fizgo Nusiba har danKwalinta na zame wa cikin bacin rai Nusiba ta mike tana ma jidda kallon biyu saura kwata kan tace"Ke wai kaza ce,kinyi,kinyi anki Tanki basai ki kama kanki ba"Tafada tana zuba mata harara da manyan idanunta. Daskarewa Jidda tayi kawai atsaye tana bin Nusiba da kallo wacce takara bugama jidda tsaki ta wuce Tafita,mustapha dake saukowa daga Saman bene a idanunsa komai ya faru dariya ce takusa kubcemai daya ga jidda ta fita afusace kamar zata tashi sama,saukowa yayi yana Fadin"tab!Ashe akwai wanda jidda zata ji tsoro"dariya takamasa daya tuna sanda Nusiba ke zabgamata Harara wanda tasa jidda tsayuwar dole. Jidda Rai bace takarisa gida,tana shiga ta iske inna zainaba zaune afalo,tafadamata tana kuka,inna zainaba ta rude tana tambayanta meke Faruwa. Jidda tace cikin kuka"Momi ba Ammi bace tasa wata shegiyar yarinya data dauko daga garinsu tana zagina da mim rashin kunya"Inna zainaba tace"Ita Fatima? jidda tace"Eh momi kuma kiji wai ma agidan Abbu fa suke Zaune"Inna zainaba tace"Ai bakar makirace,wacce batayi gadon arziki ba( kuji ba ta manta tarin dukiyar Da Ammi take dash) Jidda tace cikin shagwaba"Momi kimin kokarin in auri ya Nazir,wlh namiki alqawarin gyarama Shegiya zama,"Inna zainaba tace tana shafa kan jidda"Ki saka ranki aruwan sanyi baki da miji a duniyar nan,in ba Nazir ba,ita din banza,meta isa tayi nida ya"yan Dan"uwa"Tafada tana nuna fushinta jidda tace"Na yarda dake momi ta"Tafada tana kara rumgumeta,Aisha da fitowarta tundazu take sauraransu tayi tsaki tace"Iska na wahalar da mai kayan kara,wlh ko zaki mutu ya Nazir bazai taba sonki ba"Tafada tana bayyana jin haushinta. Inna zainaba ta yi mata dakuwa tace"Kin ci ubanki,bakinki yasari danyen bishiya...Zai aureta sai ki mutu,wawiya kawai mara kishin yar"uwanta da iyayenta"Aisha tace tana wucewa"Daga fadar gaskiya...Allah baku hakuri "Tafada tana wucewa kichen inna zainaba da jidda suka bita da Harara. Washegari. Monday tushen aiki tun Safe Nusiba tabi ya musty ya sauketa agun aikinta shikuma ya wuce hospital. Tun safe gidan ya watse Abbu ya fita kawu ma ya fice Ammi ne kawai Da Anty,Ammi bazata asibiti ba sai 12 suna zaune afalo suna hira Da Anty wurin sha dayan Rana sukaji bude get da shigowar mota basu gama mamaki ba sai ga ilu ya bayyana Falon dauke da yar briafcase da wayoyi ahannunsa yaduka har kasa yana gaida Ammi. Ammi ta amsa cikin murna Tana Fadin"Ilu kardai kacemin Nazir ne yazo gida"Ya amsa mata kai yana Fadin"Ammi kunyi kira yau tun safe oga yace,sai kano"yafada yana Dariya Ammi zatayi mgana kenan Nazir yasawo kai Falon kamshin Turarensa MAN yafara musu maraba,Anty taga wani dogon mutum ya bayyana cikin shigar suit black and white kafafunsa sanye cikin booth,wuyansa daure da tektie,coat din tana Safe akafadarsa ya rike Da Hannu daya,dayan Hannun kuma yana cikin aljihunsa. Ammi ta mike cikin Farinciki tana Fadin"Oyoyo..Dan Fatima,yanzu kake Tafe"Tafada tana karisawa kusa dashi,da sauri ya rumgumeta yana Fadin"I miss u Ammin Nazir"Ammi ta rumgumesa back tana shafa kan sa cikin Farinciki tace"miss u too my Son..Kasha hanya"Tafada tana jansa zuwa kan kujera. Anty tana zaune tana kallonsu cikin sha"awa da kauna,lokaci daya taji kwallah tacika mata ido,haihuwa mai dadi taji, dama ace yau ta haihu,itama tana da danta ko yarta na kanta,ammh kuma haka Allah ya tsaramata kila bazata taba Haihuba,ilu ma yana Gefe yana Sakin mirmishi domin shi kaf atarihi tun dayake da ogansa baya ganin dariyarsa sai in yazo gida,shida Amminsa ko Abbun sa ko Dan uwansa Mustapha. *Comment,share,and vote* *Janaf*✍ [4/11, 2:11 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊 *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` *```Ina kike,uwata ta kaina,wacce bani da kamarta,hakika kin canchanta kuma kinwuce duk wani mtsayi dakike zato,ko baki haifeni ba ke din kamar,uwa kike agurina.....HAUWA S ZARIA,Maman unwas...Tanque so much mommah 4 ur luv,support and care,kisani ina girmamaki uwata taKainah```* _*KAMALU NO LOVE....Broda from anoda mother,godiyata agareka bata yankewa,kasani ina tareda kai akowani shashe da babin Rayuwarka...Janaf na darajaka*_ ```we can cure,physical diseases with medicine,but d only cure for loneliness,despair and hopelessness is love.There are many people in d world who are dying for a piece of bread ,but many more are dying for a little love.......Assalamu Alaikum...Janaf```💕💕💕 10/11     ""Ammi ce tayi sauri shiga tsakani tana Fadin"Ita ce wa? Nazir"Tafada tana kallonsa,Itakuwa Nusiba tana ganin Ammi tashiga tsakani ai da azama ta mike ta makale bayan Ammi. Nazir ya zubama Ammi sanyayyayun idanunsa yace"Ammi plz kibari ta amsamin itace ko A"a"Yafada yana fitar da Huci, Ammi tace"nace itace wa? ina mgana kana kara maimatawa"Tafada Ranta yafara baci,Nazir ya zuba Hannu a aljihun jallabiyansa kawai ya zurama Ammi ido,Nusiba dataji shuru sai ta leko ta bayan Ammi karaf ko suka Hada ido,harara ta zabgamai kamin ta murguda mai baki,zura mata ido yayi kafin yakara ware idon yana kallon yadda take murguda masa baki. Ammi ce ta juya ga Nusiba Tana Fadin"To ke tunda yaki mgana,kifadamana kinsan shine?Nusiba ta dago ta kalli kawu daya zura mata ido kan ta maida kallonta ga Nazir wanda ke tsaye kikam yana kallonta cikin mamaki,Nusiba ta ta dukar da kai tace"Ammi ni...Ni..Bansan shiba,kuma banma taba ganinsa ba sai yau"Tafada tana wani sunne kai Ammi tace"koda naji,sai dai in mai kama da ita kasani" Nazir saboda mamaki da al"ajabi zuru yayi ma Nusiba da ido yana kallonta,yadda take neman Raina masa hankali domin yaganeta tsaf itace ammh abun tambaya,ba ilu ya tabbatar mai da cewa sunbar kano,to in hakane me ya kawota gidansu. Kallonta ya sake tana dagowa kuwa tamasa gwalo,sandarewa Nazir yayi yana kallon ikon Allah,yarinyar kamar aljanah,juyawa kawai yayi saboda baisan ya cigaba da tsayuwa awurin saboda yadda yarinya taso ta Raina masa hankali,ya juya kenan Abbu yasa baki ya kirasa juyowa yayi cikin Sanyi jiki yadawo Abbu ya Nuna mai gun zama yace"Zauna nan"Ba musu ya zauna ammh idanunsa na kan Nusiba yana kallonta yadda take hararansa ta gefen ido. Abbu ya kalli Ammi da Nusiba yace"Ku samu guri ku zauna,ba musu suka nemi guri suka Zauna Nusiba kuwa tana kusa da Ammi tana nokewa,Abbu yakalli Nazir dayawani hade rai yace"kai meye ke damun kane,daga ganin yarinya kahau mata tsawa"yafada babu wasa a mganarsa Nazir ya dan yijim kan yace"Bakomai Abbu just forget it"Kaniyarka da forget it din"Abbu yafada yana aika masa da dakuwa yakara da cewa"ina tambayanka kana cemin forget it"Nazir yaji Ransa ya baci to mezai ce,wacce ta mareshi a freedom,No bazai yuyuba wannan shine kuskurensa na Farko dazai yi. Cikin Nauyin baki yace"Am srry Abbu kawai tana min kama Da wata ne"Yafada yana mikewa Ammi tayi tsaki tace"shashanci yanzu haka cikin yan"matan sane take kama Da wata"Nusiba ta dago sai da ta takallesa daga yadda ya zuciya tace"Eh man Ammi kila dai kama ce"tafada tana dariya kasa kasa. Nazir ko yakalli Nusiba lokacin daya haura step din tako sakarmai gwalo nuna kansa yayi alamu,shi tagyada kai tana Dariya,Nazir yayi saurin shigewa daki yana jin takaichi aransa,yadda komai ya juye dashi. Musty duk yana lura da yadda Nusiba kema Nazir gwalo Abun yadauremai kai,wai mace kema Nazir gwalo dadariya yana tsaye,tabbas akwai lauje cikin Nadi,ko takanshi ba wanda yakara bi don Asan tunda yayi Fushi yashiga ciki shikenan,dininng din suka isa Ammi da Nusiba Suka zubama kowa bakajin karan komai Sai na haduwar cokula da plate. Nazir yana Shiga daki ya dauki wayarsa da Hanzari ya Dannah wasu lambobi Ilu dake zaune kofar gidansu gun wani mai rake yayi zumbur ya mike yana Fadin"Ogane...Yadaga kiran yana Dauka Nazir yace"Ilu kasan na tsani makaryaci ko? ilu ya amsa cikin rawan murya"Eh yallabai..Me..."Kasan zan iya rabuwa da duk wanda na yarda dashi yamim karya ko'gyada kai kawai ilu keyi jikinsa yafara rawa kai Tsaye Nazir yace"Tambayarka zanyi,kuma wlh inbaka Fadamin gaskiya ba kasan hukuncina"yafada ahasale jikin ilu na Rawa yace"To..To..Yallabai wlh zan fadama gaskiya. Nazir yace"gud...Wannan yarinyar Tana garin nan kokuwa batanan"ilu yaji cikinsa yabada wani kulukulu...Saboda tsoro cikin in ina yace"Wa...Wata yarinyar....Shout up ur dirty mouth ina tambayanka kana Tambayana"Nazir ya katsesa a fusace ilu yace"kayi hakuri oga bangane wata yarinya kake Nufi ba"Nazir ya hadiye miyau mai zafi kan yace"Dat girl dana baka aiki akanta"ilu dacikinsa ke rugugi da alamu zawo ne yakamasa yace"umh...Uhm...Yallabai don girman Allah kamin aikin gafara"Nazir yace rai bace"answer me yes or No..."ilu ya hadiye wani miyau mai zafi yace"eh tana garin nan kuma Abbun ne ya daukesu rannan,.."Ammh meyasa baka fadamun ba"Nazir ya katsesa cikin daburcewa Ilu yace"Bansan yazaka karbi batun bane yallabai ammh wlh bada gayyah nayi ba"shuru Nazir yayi Saboda takaichi ji yake kamar yajawo ilu ta wayan ya zabgamasa mari,sai kashen wayan Kenan ilu yace"Oga hukuncin fa...Kamin sassauci"tsaki Kawai Nazir yaja ya datse kiran,kan gadon yafada yana jin wani bakinciki,yanzu wannan yarinya ita tayi winning akansa kenan,ta maresa yasa ankoresu,daga karshe sundawo gidansu da zama,yanzu baya da wata hanya ramuwa domin kome yace zaiyi at any time asirinshi zai Tonu kuma dole aji ba"asin meya hadasu,shikuma shine baison aji don wlh mutumcisa ne zai zube. Ilu kuwa Nazir na kashe waya ya kwaso aguje ya shige gida bai zame ko"ina ba Sai Bayi,domin yana ma Tunanin yafara awando😂😂😂😂 Bayan sun kammalah cin abincin sun dade suna Hira sai wurin goma Suka musu sallama suka wuce shashensu ammh kawu Abun na Ransa sai da ya titsiye Nusiba kan tafadamai ko me ke tsakaninta Da Nazir,ammh Nusiba tace ita batama sanshi ba saiyau,bawai don ya yarda sai ya kyaleta ammh yafada mata,tabi asannu don Nazir bayada sauki kamar Mustapha. Itakuwa Nusiba taki Fadane domin atunaninta in su kawu sukaji Abunda tayi zasuce bata kyauta ba,tunda suna cin arzikisu agurinsu,kuma batason Ammi taji ta mari danta,don tasan bazata ji dadi ba,itakanta bata so marinsa ba shi yaja,don shi ya Fusatata. Nazir kusan kwana yayi yana saka yadda zaiyi da Nusiba ammh yarasa mafita,Tashinsa kenan ya sauko kasa ya iske Abbu da musty suna beakfsat kowannensu yayi Shirin Fita gaida Abbu yayi ya amsa yana Fadin"Nazirun Ammi an sauko"Bata fuska yayi yana fadin"nifa Abbu basunana Naziru ba,Abbu yace"To yane sunan? Nazir yace"Nazir..."Abbu yace"Af Nazirun kenan... Musty yakyalkyace dadariya yana Fadin"Kawai broda sai kasamu mata mai Suna Nazira"Nazir ya doka masa harara kawai Sai musty yasaki dariyan dayake boyewa,ai da gudu Nazir ya bisa shiko yayi Hanyar dakin Ammi yana Fadin"Ammi kinganshi ko,Abbu fa yafada" Ammi da ta fito daga daki taci karo dasu Musty ya biyo abayanta,Ammi ta kalli Nazir dake Hararan mustytace"Kai kuma lafiyarka gotai gotai dakai"bai ce komai ba yajuya yawuce kichen ya bude fridge ya dauko Apple da kankana da Abarba,wanda Ammi ta yankasu kanana tunjiya tasanya afridge saboda yayi Sanyi,yana wani Tura baki ya haye Sama Abbu ya bishi da kallo yana Fadin"Fatima kin sangarta Nazira wlh"Ammi tayi Dariya tana rike baki,Nazir kuwa yanajinsu sai kawai yayi mirmishi yana Fadi afili"No happy place like Home. inda yasaba zama inyadawo,nan ya bude ya shiga bai zauna ba sai ya isa ga dan dakalin da"akama gun kwalliya ya dora farantin fruit din yadare kai yana sa fork yana ci hankalinsa na kan Farfajiyan gidan a idonsa Abbu ya fito direba yaja sa sukawuce,bayan shi sai Kawu,wanda shima da dan mashin dinshi,tsuru Nazir yamai da ido yana kallonsa wai yagani ko acikin yan"uwansu ne ammh bai gane shiba. Yana nan zaune gun yana kalle kallensa yana jin Nishadi,kamar ance kalan chan kyar idonsa akan Nusiba data fito daga Shashensu Sanye cikin leshi doguwar riga AShape wanda ta mata das ajiki,tayi Daurin zarah buhari wanda yazauna mata das,dashi ammh sai ta dunkule gashinta ta tusa aciki,ta sanya katon mayafinta ta sakashi akanta,Wata karamar jaka rataye akafadarta. Shashensu Ammi ta Nufa Hankalinta akwance cikin tafiyanta na natsuwa,Abun mamaki idanu Nazir yasamata yana kallon duk wani motsinta,cikin ikon Allah kamar ance tadaga kanta Sama,caraf ta sauke A Nazir wanda ke Sanye da 3quater black sai farar vest wanda gabadaya muscles dinsa sun bayyana,tsayawa Nusiba tayi ta coge tana kallonsa Dariya ta kamata data tuna yadda jiya yayi muzai muzai yakasa fadan ta shararamai mari,dariya takemai tana Nuna sa,dafari yazata dawani take ammh kuma sai ya lura yarinya shi take Nunawa,cikin mamaki ya yi pointing kansa da small knife din dake Hannunsa,gyada kai Nusiba tayi harda rike kantada hannu biyu tana dagamai Hannu tareda gwalo,Nazir yaji Ransa yayi mugun Baci,kawai yajuya yayo kasa afusace. Nusiba na ganin Haka tayi Saurin Fadawa Shashen Ammi da Sallama,Musty taci karo dashi Afalon yana gyara zaman nektie dinshi dake Wuyansa,gaisawa sukayi ammh gabadaya kwalliyan Nusiba tatafi Da musty over wanda ya shagala da kallonta,itakuwa Hankalinta na kan,benen tana so taga ta inda dan renin wayau Gayen nan zai Fito. Cikin zafi ya gangaro da bibbiyu yake tako step din ya kariso kenan Saiga Ammi ta Fito daga daki cikin shirin zuwa Asibiti,ganin yadda Nazir yake Nufota yasa tayi bayan Ammi da gudu tana Fadin"Wayyo Ammi kin ganshi ko"Ammi ta waigo tana kallon Nazir wanda idanunsa suka rine saboda bacinrai,tace"Na shiga uku, ni Fatima,shin meke Damunka ne? Nazir yafurta rai Bace"Ammi wannan yarinya sam bata da kunya,gwalo fa takemin"yafada ransa namasa zafi,Nusiba dake bayan Ammi taleko tana Fadin"La Ammi nida na shigo yanzu a ina ma na gansa balle har na mai gwalo? tafada da sigar mamaki,ammh tana fakaikan idon Ammi takaramai gwalon,Ammi tayi tsaki tace"mtewwww...Yaushe taganga balle tama gwalo,kaga wlh kafita ido na,narufe kasama yarinyarnan ido tunjiya wai metama kane"tafada tana Hararansa Nazir daskarewa yayi kawai yana kallon yadda yarinya tamai dashi wani wawa. Musty ne yace"Broda yanzu fa ka sauko,itakuma Nusiba shigowarta kenan,banajin naga sanda tamaka gwalo"yafada billhaqqi da gaskiya,Nazir ya juyo ransa bace"Ok nayi karya ko mustapha? Musty yayi saurin cewa"Am srry broda ban fada don inbata maka ba"yafada harda rankwafawa,Ammi tace'Mustapha kuwuce ku Tafi karku makara,my dota adawo lpy'Nusiba ta amsa da"Allah yasa Ammina tafada tana Dariya kasa kasa ganin yadda Nazir yayi wani nuku nuku da fuska. Musty yace"broda mun Tafi"ko kallonsa Nazir bai yi ba kawai yajuya saboda bakincikin yadda karamar halitta take cazamai kwakwalwa,karamar halittar ma mace,macen yar Africa,kai Never wlh,tunda yarinyarnan Tashiga rayuwarsa yafara damuwa,ada baisan wani abu bacin rai ba,ammh dalilinta yasan yazauna yaita bacin Rai shi kadai. Saboda takaichi Shi kadai ya wuni cikin daki,sai yammah Ammi tadawo ganin bai sauko ba,sai ta kyalesa tasan Fushi yayi, yammah nayi kuma yakoma gun,dan yana jin dadin iskan gurin,yauma din tare suka dawo suna hira suna,dariya,yana lura da yadda Musty yake wani binta dawani siririn kallo,Abun bai bashi mamaki ba Sai da yaga yadauki jakarta,sun Nufi Shashensu Nusiba,Rike baki yayi yana binsu da kallo Abun mamaki shida baya maida kai kan Abunda bai damesa ba ammh sai gashi yana zaune yana jiran yaga yaushe zasu fito gefe daya kuma yana tsara yadda zai kuntatama yarinyarnan,yadda bayan tagama marinsa kuma tazo ta siye iyayensa wanda sam basuson laifinta,cikin lokaci kadan yasamo solution tsalle yayi yana Fadin"gud...nasan wannan karon i make sure nama Rayuwarta Dameji,cikin Farinciki yakoma dakinsa yayo alwala yatafi massallaci sallar mangarib sai da akayi issha"i yadawo koda yadawo fushi yake shiyasa,ko hirar bai Tsaya ba ya wuce Sama Ammi tabisa da kallo kan Tace"Allah shirye ka Nazir. Washegari. Karfe bakwai yasauko cikin shirinsa na shigarsa wato American suit blue and white kafarsa sanye cikin Takalmi rufaffe yar jakar briefcase dinsane makale a hannunsa yafito sanye da waya akunnesa yana Fadin'Kazo gida ka sameni"Daga Haka ya datse kiran Ammi ce keta hadadan hada breafsat ya kalleta yace"Gud mrning Ammi"ta kallesa tace"ka gama Fushin"Tafada tana cigaba da aikinta mirmishi yayi yace"Wazai yi fushi da Amminsa,kawai Ammi ina son kadaicine"Tabe baki kawai Ammi tayi yace"Ammi zan koma Abuja,Sai next week in Allah ya yarda"Dakatawa tana Fadin"tafiya da gaggawa haka"sosa kai yayi yace"Ammi kiran gaggawa na samu but next week zan zo'Fatan Allah ya kiyaye tamai,ya tambayi Abbu tace bai Tashi ba,yace inyatashi tafadamai ya wuce. Har bakin mota ta rakasa inda ilu direba ke jiransa fadawa motan,yayi yana satan kallon barayin su Nusiba yana cije baki,ilu cikin tsoro yace"yallabai.....muje FREEDOM RADION"Nazir ya katsesa cikin muryan Jarumta da sadaukantaka,cikin azama ilu yabawa motan nan wuta megadi yabude musu get Suka Fice da gudu. *TOPHA,KUN HANGO BADAKALAR KO?GA NAZIR YA TAFI FREEDOM,TABBAS BA ALHERI ZAI KAISA BA...Kubiyo ni *Commet and share* *Janaf*✍ [4/11, 2:11 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊 *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` _*Congratulation!Congratulation!Congratulation NUSIBER UK 4 completing ur Sweetes,Amarzing,educated,special And Adorable Novel,  WATA KADDARA,Hakika kin fadakar,kuma kin wa"anzarta tareda Nishadantarwa,Ina rokon Allah ya yafemiki kurakuran dake ciki,yabamu ikon Amfana da Abunda keciki,ki sani ki kara Sani Ni janaf ina miki son kauna mai dorewa na Har Abada*_ *```dis page goes to u,AUREN FARI FANS,AND JANAF FANS....Walle soyayyanku agareni sai dai Nace Masha Allah,kaunar ku agareni,sai dai Nace ALHAMDULILLAH...Janaf luvs u more and more my habibaties```* 9/10      """Anty ce ta mike tana Fadin,"Ammi bari in tafi,tunda kin ga danki,kin manta dani"Ammi tamike tana Fadin"Oh..Ni Fatima,Suwaiba wlh Nazir inyazo gida mantawa dakowa nake,kinsan dan" dabaya tareda kai Shiga rai garesa"tafada tana Dariya kan tace tana kallon Nazir daya kishingide kan kujera,idanunsa a lumshe. "Ga wata sabuwar uwa kayi Nazir,Anty suwaiba,bakasan su ba ko? bayan tafiyarka suka dawo nan da zama"Nazir yadan bude ido cike da kasala yace"Ina yini.."Any ta amsa da cewa"Lpy kaLau Nazir ya Hanya"Alhamdulillah ya bata Amsa daganan ya mike yana kallon Ammi yace.   "Ammi let me take shower wlh AGajiya nake ji'Ammi tace"Ayyh sannu,dole ka gaji nafa sanka sarkin aiki ne kai ko agogo yashafa maka lpy"takarisa fada tana Dariya,mirmishi yayi ya fara haura step Ammi tace'Mi zan girka ma son? bai juyoba yace"Ammi am ok now...Sai dai zuwa anjuma"yafada yana shigewa ciki. Ammi tadawo da kallonta kan Anty tana fadin"Kinganshi ko suwaiba,haka yake,komai Nashi dabam,ne Mustapha ya fishi son mutane"Anty tayi mirmishi tace"Ayyah kinsan wasu haka Allah ke halittarsu" Daganan suka cigaba da hirarsu Ammi na bata lbrin hallayan Nazir da yadda yake Tafiyar da Rayuwarsa,Anty dai ta Fahimci Nazir yafi soyuwa Azuciyar Ammi. ••••••••• Nusiba na zaune a recording room dinsu suna hira Da Rahma wayarta dake jaka tadauki kara,da hanzari ta cirota wanda ta ganine yana kirane,yasata sakin mirmishi tadaga tana Fadin"Allah taimaki likitan idanu"Musty daga chan bangaren da hannunsa daya ke kan sitiyari daya kuma ya makala akunne yace"Amin..Tare dake yar jaridan Najeria"Atare suka sheke dadariya kan musty yace"Kin tashi aiki ne? Nusiba tace"Yanzu nake son Tashi"Musty yace"Ok kijira in biyo mu koma gida,dama kinga tare muka zo ko? Nusiba tace"Naki wayon karda Kace ina saka aiki fa" Musty yayi mirmishi yana Fadin"Hmmm tuni nakoma direban Hajiya aie"da sauri Nusiba tace"Wata Hajiyar? da alamar Tambaya musty ya kashe murya yace"Hajiya Nusiba mana"Hannu Nusiba ta sa baki tana Dariya kan ta datse wayan,Rahma dake zaune tayi kasake tana kallon Nusiba,sai Da ta gama wayar ta hau tattara kayanta Rahma tace.    ""Ki wai bangane miki ba fa kwana biyu,are u in luv? Nusiba ta juyo tana kallon Rahma kan tace"Meye luv? wani kalan gwanjo ne,kokuwa wani sabon yadi ne dayafito kwanan nan"Tafada Hankalinta kwance,Rahma ta rike baki tace"Bansani ba yar Renin Hammata kawai"Nusiba ta kyalkyace da dariya tana Fadin"Bana Riga ba,yar Air kawai,ai kece dawata mgana,yo ai atsarin Nusiba babu soyayyar Da wani da Namiji"Rahma ta kalleta cike da mamaki kan tace"Meyasa? kefa bani fa gane inda kika dosa Nusiba,kwata kwata baki daukeni a yar"uwa ba" Nusiba tace"Kinji ki da wata mgana,kawai hirar ce bata zoba..Kinga zan fada miki komai ammh sai gobe kinga yanzu yaya musty na jirana"Rahma tace"Hmmm...Allah yasa,to shi wai gayen nan dake kawoki waye? ko shine mustyn"Nusiba ta yi dariya kan tace"Hoho ni na hadu da yar jarida yau,shine mana broda na ne" Rahma tayi shuru bata ce komai ba,ammh aranta tana mamakin yadda Nusiba tace wannan hadadden gayen dan"uwanta ne,to bata ce ba,domin tun haduwarsu Nusiba bata yarda tasan komai akanta ba,ammh ita har gidan su taje,komai babu Abunda take boyemata. Nusiba ta rataya jakarta tazo kusa da Rahma ta dafata tana Fadin"Haba kawalliya mai remon jaba,ki manta kawai wlh zan fadamiki komai,kawata nidin ne nacika zurfin ciki"Rahma tace"Babu damuwa,kin dai dau alqawari ko"Gyada kai Nusiba tayi tana wucewa tace"Sai gobe yar rigima,tafada tana ficewa. Tana Fitowa ta iske manaja na gaisawa Da musty tana zuwa,Musty yace ma "manaja ai ma gatanan,Manaja yabi Nusiba da kallon mamaki domin yadan rasa jinsa da ganinsa na dan lokaci,kafin yayi mgana Nusiba ta bude mota ta shiga tana Fadin"Yallabai sai gobe,daman ina son ganin ka goben"musty yabashi Hannu sukayi musabaha yafada mota suka fice. Manaja yayi zuru yana Fadi Aransa"To wai meyake Faruwa ne? meya Hada Nusiba Da kanin Nazir Adam galadanchi,? kodai saurayinta ne? tab yafada yana rike haba yace"Akwai mgana kuwa"yadade tsaye yana jimami kafin ya wuce yakoma office. Nazir tunda yahau Sama bai sauko ba Sai bayan la"asar wanka yayi ya sanya  jallabiya baka mai gajeren Hannu,kasa ya sauko falon tsit bakowa,buruntu yaji akichen sai ya nufi chan abakin kichen din yatsaya yana Fadin"Ammi na ina kike shige sai nemanki nake"Ammi dake tsaye akichen suna aiki dasu mero ta waigo tana Fadin"Ina nan Dan Ammi..Favourite dinka nake maka"Mirmishi yayi yana Fadin"Wow...dat why i love u my Ammi,"Tace tana Dariya"Me too my son. Juyawa yana Fadin"Ammi yau Abbu sai jamana Rai yake yaki dawowa?Ammi tace"yo shima ya ramane,kwana nawa yana dawowa da wuri baka zoba'bai bata amsa ba ya isa ga fridge ya dauki lemonsa na squach yasake haurawa sama,wata kofa ya bude sai ga wani guri wanda ya kawatu da wasu fulawoyi masu kyau da sha"awa,anyi round dinsu,daga tsakiya kuma wani dan lilo ne yana reto agurin kai tsaye ya isa ga liken ya haye yana daga roban lemon abakinsa baifi minti goma da zama ba aka bude get,yana daga inda yake yana kallon komai dake Faruwa  afarfajiyan gidan. Motar musty ne ta shigo,tundaga chan ya hango kamar mace agaban motan,ammh yabarshi idonsane ke gizo,kauda kai yayi ammh kuma baisan dalili ba yakara maidawa kansu,lokacin sun fito daga motar musty na mata mgana tana mirmishi,bayanta yake gani tajuya tana facing din musty,sanye da riga da sikat na atamfa ta sanya katon mayafi,Nazir dake zaune ya kura musu ido Aransa yana ayyana,yaushe mustapha ya zama dan,iska yana kawo mata har gida. Cikin mamaki ya kallensu har Tawuce ta nufi shashensu shikuma musty ya nufa cikin falo,fuskarsa na bayyana Annuri,Nazir ya kauda kai yana Tabe baki yace Aransa"Lalle Mustapha duka duka yaushe ya girma,balle har ya dinga lekema mata"chan kuma ya tabe baki ya maida kansa yadan daga sama yana shilli da kafafunsa kamar yaro. Sai da aka kira mangariba ya sauko daga gurin alwala yayi adakinsa kafin ya sauko Falo da musty yaci karo shima fitowarsa kenan daga daki zashi massallaci ya nufeshi yana Fadin"wlcm big broda,tundazu na dawo Ammi tace kadawo,"Rumgumesa yayi,Nazir ya yi huging nasa back yana Fadin"Lazy doctor i miss u'Dariya Musty yayi yana wani makakewa yace"Kai broda ni wlh ba lazy doctor bane" Abbu ne ya Sawo kai Falon yana Fadin"Yau kuma Antuna da gida kenan? yafada yana kallonsu dagudu kamar kananan yara suka Nufa Abbun suka fadamai suka rumgume,Abbu ya rumgumesu yana Fadin"Kai zafa ku karyama Fatima mijinta"Ammi da fitowarta kenan daga daki tace"Ai kuwa baku isa ba,ku karyamin dan mijina,kowannenku ya tashi matarsa zai dauko,tsaleliya nikuma ku barni da jinya"dariya sukayi gabadayansu musty ne yace"Kai Ammi ai yaci keda Abbu ku barmana ko"Dungurinsa Nazir yayi yana Fadin"Baka Da kunya ko"yafada yana wani sosa kai,dungurin Abbu yakaimasa akai,yana Fadin"See u kai kunyan gareka. Dariya suka kara shekewa dashi Nazir kuwa murmusawa yayi Abbu yace bari inyi alwala muje massallaci yau gida zai yi albarka,Fatima ki aikama su mallam jibo su zo muyi dinner tare"Ammi tace"Yanzu kuwa Abbun Mustpha,"Abbu yace"Eh naji ki rike Nazirun daman ai shine daidai dake"yafada yana kallon Nazir din dayayi tsaye hannu harde a kirji. Tare suka fita massallaci nan kusa da gidan ne achan suka hadu da mallam jibo suka gaisa,yaga Nazir wanda daman yataba ganinsa sau biyu yazo gun mahaifinsa,hannu ya basa sukai musabaha,Nazir ko ya tambaya suwaye su Mallam jibo baiyi ba,cos baida damuwa da hakan. Nusiba kuwa Musty na ijiyeta tashige shashen ta iske Anty na zaune afalo tana kallo agajiye ta dawo,shiyasa tana ma Anty sannu tashige ciki tayo wanka,tazo tafada kan gado ba barci take ba,ammh kuma jikintane a sanyaye ga faduwar gaba datakeyi lokaci bayan lokaci,tana nan kwance har akayi mangariba da issha'i ko motsi ta kasa,kuma dama tana Fashin sallah,Anty ce ta leko take Fadamata zasu shashen su Ammi sun aiko su zo. Nusiba ta yamutsa  fuska tace"Anty kuje wlh banajin Dadin jikina ne'Anty tace"Ayyah Sannu dadai kin lallaba,kinzo munje don kinsan In Ammi bata ganki ba bazata ji dadi ba,kuma ma babban dansu fa yadawo yau"Takareshe Fada da rike haba Nusiba ta runtse ido tayi shuru kawai,ganin haka yasa Anty ficewa tabarta koda kawu ya tambayeta sai Anty tace tana zuwa,saboda tasan tana cewa bata jin dadi yanzu,zai rasa natsuwarsa. Koda suka isa sun iske su duka afalon Abbu na zaune akan kujera,gefensa Musty ne Ammi ke gefe itama gefenta dan lelentane Nazir wanda ke kishingide idanunsa alumshe hira suke ammh shi ko umh,bai ce ba sai in anyi Abun murmusawa ya murmusa,da sallama suka shiga inda kai tsaye Kawu ya isa ga Abbu yamika masa hanu sukai musabaha,kafin ya mikama mustapha,Anty kuwa bayan tagaida Abbu,musty ya gaisheta. Ammi tace"Suwaiba ina yata? Anty tace"Tana chan na barta yau tadawo agajiyene,wai batajin dadi"Ammi tadafe kirji da sauri tace"Nusiban tawa ce batajin dadi? ta fada da sigar tambaya,musty dake zaune gefe ya mike yana Fadin"Ayyah ma"akaciyar jarida ba lpy banga ta zama ba" Sallamar Da Nusiba tayi a falon shi ya yadakatar da Musty wanda yace"Tama warke Ammi"Yafada da sigar zolaya Nusiba ta hararesa  Ammi ta mike ta isa ga Nusiba wacce ke sanye da dogon farin hijabi fuskarta tayi fayau,alamun batajin dadi, Ammi ta rikota tana Fadin"oyoyo my dota,ya jikin,? yanzu suwaiba kecemin baki jin dadi? meke Damunki ne yata? tafada tana taba wuyanta Abbu yace"Ikon Allah fatima,ai kya bari ta zauna ko"yafada yana Dariya Ammi taja hannunta keeee"Bata direta ako"ina na ba sai a kusa da inda Nazir ke zaune ta zaunar da ita tana Fadin"duk na rudeni ne Abbu kasan yadda ni ko patient aka kawo na shiga rudi kenan. Nazir dake gefen idanunsa alumshe kamar mai bacci,ammh duk Abunda ke Faruwa akunnesa kaf bakin muryoyin dayaji ne yasa yayi lambo don kadama ace Ya gaishesu,Ita kuwa Nusiba bata ko lura da Nazir dake gefen ta ba,Tace"Ammi ciwon kaine kuma nama sha mgani naji sauki" Ko amafarki yaji wannan muryan yasan mamallakiyar muryan,muryan data zubarmai da darjansa,ta bashi tarihin da ba"a taba bashi ba Arayuwarsa,muryan data daka mai tsawa tafadamai mganganu masu daci wanda inya Tuna yakejin wani kunci Aransa. Ammi ta mike tana Fadin"yauwa yanzu naji magana,ammh ban yarda ba  saina duba ki da kaina"Tace"To shikenan Ammi kiduba yarki"Abbu yace"Tab muna ganin sonkai mallam jibo,fatima bako kara"Ammi dariya tayi ta mike tana Fadin"eh man mutum da yarsa,kawai asamai ido,kinji taho my dota ki tayani kawo fulakls din mu jera kan dining. Nusiba ta mike da azama zata wuce,cikin ikon Allah bata lura dama Nazir ba balle kafafunsa farare dake kwance asaman kafet,wanda taci tuntube dasu tasha kasa,gabadaya falon aka dau subuhannallah lokaci daya,shiko Nazir cikin wani bacin Rai ya bude idanunsa caraf ya sauke Ana Nusiba wacce itama tadago taga wani hallitane wannan,zuru yamata ido yanaso yakara tabbatarwa da ita ce ko ba ita bace,fuskar da ko amafarki bazai manta da ita ba. Nusiba kuwa mutuwar zaune tayi tana kara ware idanunta akanshi,itama so take ta tabbatar shine ko bashi bane,kallon dayakemata ne yasanya tsoro ya shigeta,A fusace Nazir ya mike yana Nunata da Hannu yana Fadin"Kece...Kece..? Amsamin..?yafada cikin tsawa. .Ammi da Abbu da kawu da Anty da musty sai sukayi mutuwar Zaune Nusiba da jikinta yafara rawa ta fara ja da baya daga zaune,shi ko yana binta yana ta maimaita Abu daya!Kece...Kece..? Yana Fada yana pointing dinta. *Comment* *Share* *Vote* *Janaf*✍ [4/11, 2:11 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊 *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` ```Live u life to be fullest,dont let people put u down,be wit someone who cares for u like u do for them,don"t get Red of someone couse of what other people say it's you life.Not them``` 12/13        """Suna fara tafiya suna gabda fita cikin kano,Abbu yazaro wayarsa yakira Hassan wanda ke zaune kusa Da inna zainaba,kiran Abbu ya shigo,yana dauka suka gaisa sama sama yace"Hassan kana gidane? yafada muryansa babu Annuri. Alhaji Hassan yace"ina gida,Adamu lpy naji muryanka wani iri lafiya kuwa? Abbu yace"Lafiya kalau,don Allah ka shirya yanzu deraba yakawoka muna yan katako munajiranka katahomin da kwalayen minti da huhunan goro"Alhaji Hassan ya mike yana Fadin"Tom shikenan ganin nan tafe" Suka yanke wayar Inna zainaba dake kallonsa tace"Lafiya kuwa? me yayan yace ne? tafada tana kallonsa hanyar bandaki yayi yana Fadin"bansa niba  nidai yace nazo na same yanzu  A yan katako,suna jirana kuma nazomai da minti da goro'"Inna zainaba tace"minti da goro kuma? tafada da sigar tambaya Sai dai bamai bata amsa don tuni megidan nata ya shige toilet,Tunaninta yabata kila Aure yayan zai kara,kai ingaske ne wlh sai tayi rawan Amada saboda Murna. Agurguje Alhaji Hassan ya shirya direbansa ya daukesa ta kasuwa yafara biyawa aka cika booth din motar da huhunan goro da katan katan din minti da sweet,ako yan katakon ya tarardasu Abbu bai cemai komai ba yace su biyosu Abaya cikin Alhaji Hassan shidai nasa ido don yarasa meke Faruwane. ************** Nusiba kuwa tana ficewa daga freedom kotakan Abun hawa bata bi tadinga tafiya akasa tana Tafe tana kuka kamar mahaukaciya Nusiba batajin ta tsani kanta ba saiyau,tun da uwarta ta haifata babu wanda yataba cimata mutumci da Nazir yacimata ashe lbrinta kaf yaje ya binciko saboda yacima mutumci A idon Duniya tafetake tana kuka kowani dakika tsanar Nazir na kara ninkuwa Aranta. Tafiyan nata harda gudu take Hadawa mutane,dadama suna tsayawa tambayanta ko lafiya ammh ko kallo bata binsu dashi tafiyarta kawai takeyu,Koda Nusiba takawo gidan tacanza kammani da kuka da wahala megadi daya ganta sai da yatsorata. Anty na Falo zaune tayi tagumi kukan Nusiba yafara mata maraba tamike ta sauri,tana duban kofa,Nusiba tashigo da gudu tafada jikin Anty tana Fadin"Anty ban taba jin tsanar kainaba Sai yau,ban taba jin Halin danake ciki yadameni ba Sai yau"Takareshe fada da gunjin kuka,Anty ta rumgumeta tana sharemata Hawaye ammh hawayen Nusiba yaki karewa Nusiba ta rabu da jikin Anty tana Fadin"Kuyi hakuri Anty zan koma gida gaban iyayena domin koda za"a gorantamin baza agorantamin nabar gabansu ba"Tafada tana wucewa daki,cikin sauri Nusiba ke watso kayanta cikin wardrope tana zubewa kan gado tana kuka take Hada kayanta cikin wata trolley tana Fadin"Yayi gaskiya ni Nusiba da bakin jini aka halliceni,domin babu wanda yataba cewa na taba burgesa"tafada cikin Nuna Rauni. Anty itama da hawaye ke gangaromata ta share tana Fadin"Haba Nusiba,don Allah kiyi hakuri ki dakata daTafiyar nan"ina Nusiba tariga da zuciyarta ta kekashe tana gama hada kayan tarufe trolley tajawota tana Fadin"Kibawa kawu hakuri Anty banda zabi ne,ai dai duk bakin jini uwata bazata gujeni ba ko'tafada idanunta na zubar kwallah. Anty tana tsaye Nusiba tazo ta wuce,Anty ta bita da sauri tana rokonta ta dawo har farfajiyan gidan Anty dataga Abun yafi karfinta sai ta hau kwalama Ammi ke kira wacce ke chan zaune afalo Tana sharan kwallah cin mutumcin da Nazir yama Nusiba musty na gefenta dafe dakai shi kadai yasan Abunda ke Damunta. Jin kiran da Anty ke yine yasa suka yo waje atare cikin firgici,ganin yadda Anty ke jan Akwatin Nusiba tana rokonta kar tata tafi,shi yabasu amsa tambayan dasuke so suyi cikin sauri Ammi ta isa ga Nusiba ta rumgume Nusiba tana cewa'"ina zaki? eye...bazaki tafi ba ba inda zaki Nusiba Sai dai Shi kada yadawomana gida,domin kinfiyema shi"Tafada kwallah na ziraromata,Shuru Nusiba tayi tana kallon Ammi na kuka,to ita mai zatayi Uwar data haifeshima kuka take dashi to ita awa,tana dagowa suka hada ido da musty wanda ke tsaye idanunsa sun kada sunyi ja,sundade suna kalan juna kan yakauda  kai cikin kunci da takaichi,Ammi ta riko Hannun Nusiba ita kuma Anty ta riko Akwatin suka Nufa shashen Ammi tana rarrashin Nusiba. *NAZIR* yana fitowa cikin tsantsan murna da Farinciki wanda tunda Abun yafaru sai yau yaji wasai,tabbas yaga yadda kammanin Nusiba ya canza sabida kuka,yasani wannan shine Abu na karshe atozartaka cikin jama"a yafi komai ciwo da muni,Ransa kal Suka nufi Abuja wanda time by time yana Sakin murmushi shi kadai,wato Abu yamai Dadi,Yasani yanzu yarigaya dayama rayuwarta Damegi wanda ko Sunanshi taji an ambata sai jikinta yadau kyarma. *ZARIA*    ""Da kwatancen kawu jibo suka iso kofar gidanmu wanda lokacin wajen sha daya na Safe ne wurin babu hayaniya kawu shi yashiga gidan da kanshi Inna Fatsima dake tsakar gida tana surfe Taji sallaman kawu kamar amafarki cikin mamaki da murna take amsawa,shima cikin murna yake karisowa. Inna tace"Yaya kaine Tafe? tafada tana rike Haba"Mirmishi yasakarmata kan yace"eh fati tafiyarce babu shiri,ina fatan megidan naki na nan"Ta amsa da yananan"kawu yace"yi masa mgana tare na....Amun mgana gani ai lafiya"Baba ya katse Kawu da cewa Haka,Kawu ya bashi Hannu Wulakance ya amsa yana Fadin"Gani ina fatan ba shegiyar yarinyarnan bace kadawomin da ita ba ko? yafada yana kalllonsa inna fatsima taji hawaye ya kawomata,wai haryaushene Megida zai koma kallon Nusiba amtsayin ya"kamar kowa. Mirmushi Kawu yayi yana Cewa"Ko daya bansani ba dai ammh bakine sukace na rakosu gun ka"Baba yayi kasake kan yace"Baki daga ina? kawu yajuya yace"kafito ka gansu mana "yana gama fadar haka ya wuce,baba yabi bayansa buguzun bugunzun yana fadin"bari naje inma wani abun ta tafka wlh saita tatsaya muku chan ku kadai"yafice yana fitowa tundaga nesa ya hangi Abbu da Alhaji Hassan suna jingine jikin mota,kodaga yanayinsu da suturun dake jikinsu uba uba tsalatsalan motocin dasuka zo dashi yasa baba ya isa wurinsu cikin rawan jiki yana gaishesu kamar zai kifa,Abbu yabasa hannu sukayi musabaha kafin Alhaji Hassan yamikasa. Abbu yakallesa yace"Gunka muka zo ina fatan babu mtsala"Baba jiki na rawa yace"babu..babu Alhaji bara na daukomama tabarma mu zauna daga can"yafada yana juyawa cikin rawan jiki dukkansu da kallo suka bisa. Yana shiga gidan yahau kwalama Fatsima kira,asukwane tafito jiki na rawa saboda tasan wannan kiran ba Alheri bane"Kallonta yayi yana Fadin"Kawo tabarma mai kyau Fatsima wlh manyan mutane ne sukazo"Shekesheke Fatsima ke kallonsa yau kuma mallam ita yake cewa takawoma baki tabarma,juyawa tayi takoma Daki tadaukomai Tabarma ta mikamai,ya amsa yana Fadin"Sa ruwa a filet da kufuna Fatsima zan Aiko a amsa"yafice da sauri kamar zai kifa. Inna fatsima ta rike baki tace"oh ni fatsima meye mallam yagani yake ta rawan kafane",ganin bata da amsa shiyasa ta kama aikinta. Cikin rawan jiki ya shimfida tabarman jikin bishiyar dalbejiyan dake bakin kofar gida,cikin Natsuwa suka zauna aka kara gaisawa Abbu ya kalli Baba cikin Natsuwa yace"Munzo nan ne muna neman Aure awurinka"Ba baba kadai ba Hatta kawu sai da ya razana Alhaji Hassan kuwa gyara zama yayi yana ganin Abun al"ajabi. Baba yace cikin rawan murya"Wa...Wata yarinyar tawa kuma Alhaji"Kai tsaye Abbu yace"Yarka Nusiba Da mallam jibo yake riko"Baba yace"To...To....Abbu yace"Ina neman ma Dana Nazir Aurenta indai zaka bashi"cikin mamaki dukkansu kebin Abbu da kallo shiko yakima kallon barayinsu. Baba yace"masha Allahu,Alhaji wlh na baku halak malak"Abbu yace"to masha Allahu Hassan akwai kudi Ahannunka"Alhaji yace"eh akwai yana fitowa dawasu bandir din yan dubu dubu ya ijiye atsakiya Abbu yace"To kamika sadakin danka da Hannunka"Alhaji hasan baida tacewa illa ya gyara zama yace"To nawa zamu biya? Baba ya amsa da cewa"Kubada talatin Alhaji ya isa",Abbu yamirmishi yace"Hassan basu dari,Allah sa ma Auren albarka,nan da nan kuwa ya kirga dubu dari cur ya mika ma Baba,baba ya amsa cikin ikon Allah ya mika ma kawu yana Fadin"Kai yakamata karike kudin tukun na" Abbu yace"to Alhamdulillahi naji dadi ammh ina neman alfarman mu kammallah neman Auren yau din nan"Baba yace"bangane Nufinka ba Alhaji"Abbu yayi gyaran murya yace"Don Allah kaje yanzu kasanarma wanda yazama dole,so nake nakoma gida bayan an daura auren"Guri yadau shuru kawu da Alhaji Hassan suka zurama Abbu ido. Baba ya mike yana Fadin"To to masha Allahu dama meza"a jira tunda sadakin ya kammallah bari na shiga gida na fito saimu karisa nan Massallacin Albani nan ake daura musu Aure"Abbu yace"To babu Damuwa. Baba da hanzari ya shiga cikin guda,yana kwalama Saude kira,Saude tafito daga daki tana Fadin"Megida lafiya kakemin wannan kiran"Baba yace'miko min babban Rigata,Daurin Aure zani"Saude tace"Daurin Aure megida darana tsaka"Baba yace"Eh..Gyara ki gani jirana akeyi ya tureta ya shige dakin da sauri inna Fatsima dake wanki atsakar gida tana jinsu Aranta tana maimaita daurin Aure kuma? Yana futowa Sabe da babban riga sai ga Dada tafito daga shashenta tana Fadin"Hayaniyar mu nake ji haka Abbakar'Baba yace"Dada yau dai Zan daura auren yarinyarnan kowa ma yahuta,"Dada tace"wata yarinya kuma"Baba yawani bata rai yace yana Nuna Inna fatsima da baki yace"Diyar wanchan mana datake chan tana watsewarta agari'"Dada da Saude suka hada bakin suna Fadin"wani dan Asaran ne zai kwasa"Baba yace yanabin Hanyar waje"Wama yasani nidai baza"a rabani da kaya ba Dada,koma dan mafiyane chan ta matsemata" Dada tace"Tabdijam...lalle kam kiowaani mai tsautsayin ne banjimai Dadi ba ankwashi Sauran Titi"Saude ta karbe da cewa"Yo kika sani Dada ko abokin shashancin natane suka gaji da watsewar tasu shine za"ayi Aure"Dada tace'kuma Fa hakane saude don ba dan arzikin da zai auri wacce tazama uwar mata agida"inna fatsima dake duke  tana tsiyayar hawaye tsam ta mike tashige daki dariya saude suka sheke dashi ita da Dada harda tafawa,Inna fatsima tazauna bakin gado tana maimata zancen dataji wanda takasa ganeshi ammh komeye kenan zata ji gun yaya Aie. Yana fitiwa yaci karo da makocinsa mallam sale yamai mgana suka sguga mota sai massallacin Albani suna zuwa kuwa ana hada hadan Yin sallar Azahar Suma alwala sukayi suka bi jam"i bayan ankammallah Sallah baba ya mtsa ga liman wanda *Mallam musa sahabi* wanda shine yabada sallar yana mai bayani yafalala furkarsa yana Fadin"Masha Allahu to bari mu sanar,nan da nan kuwa akayi sanarwa a lasifika cewa mutane su tsaya zasu Daura Aure,cikin abun da baifi dakika ashirin ba dubban mutane suka shaida Daurin Aure NAZIR ADAM GALADANCHI DA NUSIBA SADDIQ BUNZA Akan Sadakin dubu dari lakadan ba ajalan ba,Alhaji Hassan shi yayima Nazir waliyi ayayinda liman ya karbi na Nusiba. Cikin Farinciki daurin Auren yatashi daganan kuma gida suka maida Baba bayan an sauke duka goron da kwalayen minti,Ayayinda Abbu yace"cikin Satin nan za"a kawo lefe,yana so zuwa ranar jumma"a Nusiba zata tare"Shidai baba komai akace sai ya amsa babu gardama,Kawu ya shiga gidan yana shiga dakin Innata ta mike tunkan tayi mgana kawu yace"Nasan mezaki ce ammh karma kice komai Domin komai kikaji to Tabbas Alherine"Inna Fatsima tace"Aure fa Yaya yace zai daurama Nusiba"Kawu yace"eh..An ma daura karki damu zan dawo tareda Nusiban da suwaiba komai kenan zakiji" Dada da Saude kuwa kusan suman tsaye sukayi lokacin da Baba ya tsaya gaban kwalayen mintin ya dora dubu darin yana gaya musu sadakin Nusiba ne"Dada tace cikin rawan murya"kai Abbakar duk wannan natane"Ya amsa da eh kuma sunce zuwa sati mai zuwa zata tare"yana gama Fadar haka ya dauki kudin yana Fadin"Dada ashiga dashi dakin ki,anjuma zanzo muyi mgana"daga haka ya fice,saude da Dada sukayi tsum atsaye suna mamakin dimbin kayan da"akace duk na Nusiba wanda kaf cikin ya,"yan gidan ba wacce aka taba kawowa kwatankwansa. Cikin Aminci da farinciki sukayi Sallama su Abbu suka jiya suka koma kano,Tun Ahanya Abbu ya tura Ammi da text yana cemata" * NAZIR YAZAMA MIJIN MAI BAKIN JINI FATIMA* Ammi kuwa naganin sakon ta rangwada guda tana Fadin"Kamin Dadi Sadaukin Uba,Musty da Nusiba dake zaune gefe suka bita da kallon mamaki. *nagaji walle,manage diz ban jin dadi* *comment* Share* *vote* *Janaf*✍ [4/11, 2:11 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊 *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` _i Dedicated dis page to u,Guyz NAZIR FANS1&2,JANAF FANS,WANI MATSAYI FANS,and u AUREN FARI FANS....wlh soyayyarku agareni mai girma ce,kusani janaf tana muku tsaftatacciyar soyayyah mara karewa_ ```There was atime when throught that i just couldn't go on....``` And thats when you walked in to my life,and filled it with so much love and happiness...Eversince then you have become a special since,then you have be come a special part of life...Assalamu Alaikum janaf💕💕💕 11/12      """Fitarsa ba dadewa Nusiba ta fito daga shashensu cikin shigar doguwar rigar baya baka,ta yane kanta da bakin dankwalin fuskarta tayi fayau wanda hoda kawai ta sanya da kwalli sai liptick,yau din tatashi duk zuciyarta babu dadi sakamakon,mafarkin datayi akan Innata data gani cikin wani Rami mai zurfi tana miko mata Hannu tazo ta ciro ta,ita kuwa da azama ta isa gareta,ta jefamata igiya,tarike ta fara jawota Ammh Abun mamaki ko rabi batayi ba,itama taji an zo an ingizata ciki,ana ta babbagan dariya mara dadi batasan ko wanene ba kawai Taga ya zuromusu igiya da ita da innanta Suka kama,ya jawosu suka fit,suna fitowa mutumin yajuya yafara tafiya itakuma,sai ta kwalamai kira ya waigo kenan ammh bata ganin Fuskarsa,fuskar ta fara bayyana ne,taji an kwala kiran Assalatu,cikin Razana da damuwa ta farka,daga barcin tadade zaune tana Saka tana warwara game da mafarkinta,nan da nan Taji ganin innatan ya bijiromata tayi kudirin zata tambaya agun Aiki gobe taje taga innanta bazata iya Sukuni ba inba ta ganta ba. Jikinta duk asanyaye ta shirya tanaji kamar kartaje ko"ina ga yawan Faduwan gaba wanda tun Safe takeyinshi,ahaka dai Tashirya tama Kawu Da Anty Sallama tafito,kai tsaye ta nufi Shashen Ammi,ta Iske Ammi Afalo suka gaisa. Ammi ta kalleta tace"Dota,meke damunki? naganki kin canza"Nusiba tayi mirmishin yake,tace"wlh Ammi haka kurum najini yau,bansan meke damuna ba"Ammi tace"Ayyah,yau da gobe ne dota...Kita maimaita HASBUNALLAHI WANI"IMAL WAKIL"Nusiba tace"To Ammi ngd. Fitowar Musty shi ya katsesu shima cikin Shirin Fita,agurguje yace ma Ammi"Ammi ni na wuce"Ammi tace"Oh ni Fati..Breakfast kamar na girka kashi..Kowa ya fito sai dai ya wuce"Dariya Nusiba Da Musty sukayi Nusiba tace"ayyah Ammi,muje ni naci,don bazan bari yayi kwantai ba"Tafada tana Nufar Dinning din,musty Da Ammi suka rufamata baya. Sai da suka karya kana Suka ma Ammi sallama Suka fice,ko amota haka Musty yaita tambayan Nusiba meke Damunta ya ganta so silent,cemai Tayi bakomai dole ya kyaleta bawai Don ya yarda ba. Hon Ilu ya zuba abakin get din freedom aka wangale get ilu ya sulala motar ciki yasamu guri yapakata,yana kokarin Fitowa yazo ya bude mai Murfin mota,Abun mamaki Nazir da kansa ya bude motar yafito kuma bai tsaya jiran komai ba,yafara takawa cikin Isa ya nufin cikin gidan jaridar wanda ilu yayi haa!da baki yana bin Nazir da kallon mamaki,bashi kadai ba kowa yagansa sai ya rike baki,baima Nuna suna ganinsa ba Tafiyarsa kawai yakeyi. Office din Manaja Ya tura ya shiga manaja dake zaune ya mike cike Da mamaki yana kallon Nazir,ai bai gama mamaki ba Sai da ya kariso fuskarsa cike da mirmushi ya mika masa Hannu yana Fadin"Brka Da safiya manajan Freedom Radio"Tsoro da firgici suka Hana manaja mikamasa Hannu Nazir yasaki kyatattace mirmishi yana Fadin"Baka musabaha ne kuma yau? Manaja yamika masa hannu ammh fa yana rawa bakinsa ma nayi yace"A"a yallabai...Umhm...Ina karba mana"Nazir yace"Olright...Yana zama kan kujeran dake fuskantan manaja yana Fadin"Plz hv a sit"Yafada ya Nunama manaja gun zama. Kamar wani gaula yakoma ya zauna yana ayyana wani mugun Abun Nazir ya shiryomai,domin banza dai bata kai zomo kasuwa,Nazir yadade shuru kafin yakalli Manaja yace"Meye Sunan Shirin daka Taba gayyata ta akai"Yafada idonsa kur akan Manaja,manaja ya furta cikin Rawan murya"Wa...Wani..shiri kuma yallabai? Nazir yace"na tambayeka kuma ka Tambaye ni"Yafada da wani bata rai,manaja zai yi mgana kenan Nazir yadaga masa hannu da cewa"Bana son jan zencen kafini sanin shirin danike magana..Inaso yanzu ka bada Sanarwan za"a gabatar da shirin yanzu da karfe takwas din nan"Ya kareshe Fada da bada Umarni manaja ya yi kasake yana kallon Nazir kan yace"to yallabai..Kai kadai zakayi Shirin"mirmishin jin Dadi Nazir yayi yana Fadi Aransa anzo gun. Kai Tsaye yace"Ni kadai aka tsara zan gabatar"Girgiza kai Manaja yayi Nazir ya cigaba dacewa"Da yarinyarnan da aka Tsara zanu gabatar da ita nakeson mu gabatar,koda sau dayane kawai"Manaja yayi jim aransa ya Fadin,koda naji..Marairaicewa yayi yace"Yallabai dadai kayi Hakuri mu samu wata cikin dalibai Masu Sanin makaman Aiki kuyi tare,Nusiba na riga da nakaita wani shashen. Kallon Da Nazir ya bishi dashine yasa ya mike Da Hanzari har yana Tuntube ya fice dakin continue announce yafara Nufa yafadama wanda ke kan Aikin gabatar da shiryeshirye Alokacin cewa yabada Sanar shirin da"ake ta dako tun kwanaki gashi zai zo yanzu tareda Fittacen Dan Jaridan nan wato NAZIR ADAM GALADANCHI..."Nan da nan kuwa akafara Sanarwa. Fitowar manaja kenan yaga ficewar motar musty daya ijiye Nusiba ya juya,takama Hanyar office dinsu da sauri ya kwalamata kira"NUSIBA...!cak ta tsaya tana waigowa taga manaja yana Tafe jiki na rawa mamaki yacika,manaja ya kariso yana Haki yace"ke nake Nema wlh.."Nusiba tace"gani yallabai lpy? ya karbe dacewa'lpy lau wlh sai ma Alheri"Nusiba ta gyara tsayuwa tana cewa"Allah yallabai to gutsiramin "manaja yace"yau zaki fara mgana kai tsaye agidan nan...Sabon shiri zaki gabatar yanzu Nusiba kai tsaye"Dafe kirji Nusiba tayi tana Fadin"Kai tsaye kuma yallabai"yace"eh man,don Allah kizo muje..Ba lokaci"yafada yana wucewa Nusiba tai tsaye tana tararradi wani barayin kuma na zuciyarta na cewa"dallah banza kije kinsamu daman dazakiyi suna,garin kano tadau lbrinki"Tunanin haka yasa tabi manaja da Sauri,ilu dake cikin mota yana kallonta yace"Ina ina ma...ina ma zan iya baki shawara danace karki sake kishiga don dai Nasan zuwan nan Naki ne. Suna Tafe manaja nakaramata bayanin yadda shirin zai gudana ammh sai yasamu kanshi da kin gayamata kowaye zasuyi shirin tare,Sun na isa dakin gabatar da shirye shiryen,farinciki ya cika Nusiba manaja ya nunamata wata kujera dake facin mark ma"ana Abun magana yana Fadin"ki zama ready bari nazo,yafice da sauri. Sukuwa jama"a na gida dana waje suna jin sanarwan suka tsare suka dake suna jira,manaja koda yaje yasamu Nazir inda ya barsa yadora kafa daya kan daya,yanata latsa wayarsa gyaran murya Manaja yayi kan yace"Ranka yadade komai yazama ready yanzu haka tana dakin gabatar da shiri tana jiranka"Sai da yabata lokaci kan ya mike yana Nunama  manaja hanya da hannu,jiki na rawa manaja ya shige gaba yamai jagora. Nusiba na zaune bakin yaki rufuwa ta gilashin data hangan dakin da mai gabatar da shirye shirye ma"aikatane cike agun wasu suna tsaye,wasu suna zaune,don dai kawai aga ya zata kaya tana chan hankalinta yayi gaba sai da taji manaja nacewa"Bismillah yallabai..."Ahankali tadago kanta caraf ko suka hada ido yana zama akujerar dake gefenta shima da Abun mgana agabansa,cikin mamaki da al"ajabi ta mike tana kallonsa bako kifawa,shiko kallo daya yamata yakauda kai,cikin muryansa ta yanga yace"Bana son dogon kallo...Be carefull Nageria lady"yafada da izgili,lakwas takoma tazauna tanajin jikinta na rawa,gabadaya Farincikinta yatafi zuciyarta na bata ba alheri bane tayi wannan shirin,to ammh in takiyi kenan ta tsorata,kuma tsoro bashi acikin tsarinta,dole zata nunama wannan gayen ita ba kallansa bane. Gyara zama tayi kan tadaga Hannunta,nan da nan mai gabatarwa ya latsa na"ura yasanya wakar gidan Freedom din wanda tadau tsawon minti biyar kafin mai gabatarwa yafara jawabi kamar haka. """"_*Yanzu karfe takwas,kuma Adaidai wannan lokacin ne zaku saurari shirin dakuka dade kuna jira wato FEEDOM TAKU CE...Wanda Nusiba Saddiq bunza zata gabatar tare da gayyatan Nazir Adam galadanchi,Ayi sauraro lafiya*_ Yana gama gabatarwa yamai da wakar tadanyi mintina kana aka cire ta,cike da kwarin gwiwa Nusiba tafara mgana kamar haka. _*Assalamu Alaikum jama"a masu sauraren mu,kamar yadda kukaji mai gabatarwa yayi jawabi, ni dai Sunana Nusiba Saddiq bunza,atare dani akwai abokin Aikina*_ tana kawo nan tayi shuru,ma"ana tabashi dama yagabatar da kansa,Nazir dake zaune kansa aduke yana latsa waya,koajikinsa kamar ma baisan wani abu mai muhimmanci yake gabatarwa ba,bai dago ba ammh cikin sanyin murya tace"Na fi karfin zama abokin Aikin ki young girl...Yafada kafin yadago Yana cigaba da Fadin"Even my house girl baki kai wannan mtsayin ba,balle har ki goga kafada dani agun Aiki,ok"yafada yana kallonta. Ba Nusiba ba kadai ba,ba ma"aikatab dake freedom ba mutanen dake gidajensu ,da wanda kejin radion su Amota dana office haka sukayi kasake suna ganin tsabar,mulik,aji da girman kai gun Nazir Hade da rashin mutumci,Nusiba da idanunta suka kawo kwallah tadago tana kallon manaja ta gilashin daya rabasu girgiza mata kai yayi shima cikin sanyin jiki. mirmishin yake Tayi kan tacigaba da cewa. _To ai babu laifi koda bankai mtsayin goga kafada dakai a aiki ba na tabbata acikin faifan tarihin rayuwarka za"a Rubuta kataba gabatar da wani shuru da Nusiba_ Tana gama fadar Haka taciga da cewa. _Kamar yadda kuka Sani shirin Freedom takuce,sabon shiri wanda wannan gidan radion ta kirkiro domin bama masu sauraranta dama Sani game,da ita,shin game da wani shiri ne da"aka gabatarwa k/k da tambaya ko/ki wani Abu ya shigemuku duhu,ko game da ma"aikatanmu ko ke Neman Sani akansu,to duk wannan Shirin yabaku dama zaku kira,kuyi tambayanku mukuma,mu fayyace muku komai,ina fatan zakuyi mara badamu_ Daga haka ta dakata aka Sanya waka,na tsawon minti uku kafin Adawo Ana dawowa Aka bude layin waya kan kace kwabo waya Tafara shigowa,ammh Abun mamaki duk wanda yakira baya kokarin tambaya kan kowa Sai kan Nazir,yana da mata,shekararsa nawa,a ina yayi karatu,meye burinsa anan gaba...Kai tambayoyi dai dayawa. Nazir dake Zaune dariya tadan kamasa kai tsaye yace"Nazir Adam Galadanchi ba ma"aikacin Freedom ba ne..So karku tsallako hurumin daba naku ba"yakareshe fada harda zakuda kafada irin ko ajikinsa,ai mutane Sandarewa sukayi saboda mamakin wulakancin wannan gayen wasu suna da lbri hallayansa ammh basu zaci Abun nasa yakai Haka ba. Cigaba dadaukan Waya akayi ammh Abun Takaichi mata ne ke tafe kira suna zubda kansu,wanda ko tak bai ce ba,Nusiba takaici ya kumeta ta kosama agama shirin kawai kwatsam wani yakira yana tambaya shin Nusiba matar aure ce?ko kuwa budurwace? Nusiba tayi mirmishi da wannan tambaya Tana Shirin bada amsa ne kawai taji Nazir na Fadin. ```Ba matar Aure bace,hasalima bata taba Saurayi ba...``` Yafada kai tsaye kuma yana kallonta,gaban Nusiba yafadi ras!kamar yadda na musty ma Fadi wanda ke cikin motarsa kan hanyar komawa gida yayi mantuwa,cikin tsautsayi ya kunna radion motar sai ko yaji muryan Nusiba baigama mamaki ba yaji muryan Nazir,A"a suprise brodan da yakoma Abuja kuma bai gama mamaki ba yaji sanda yake cewa kar masu saurare su tallake hurumunsu,yana Saurare yanaji kwatsam yaji cin Mutumcin da Nazir yayi ma Nusiba,cikin sauri yazaro wayarsa yakara akunni da sauri naji ya Furta"Ammi keda Abbu ku kamo freedom radio yanzu. Ammi dake kusa da Abbu tace"Freedom kuma? miyi meye dashi kuma"Musty yafada cikin bacin rai "Ammi ki kunna ku saurari cin mutumcin Da Broda kema Nusiba"yana gama fadar haka ya latse wayar ransa na masa kuna. Ammi da Sauri tashiga daki tadauko radion Abbu tazo dashi da sauri takamo tashar daidai lokacin da Nazir ke Fadin. ```babu wanda yataba cewa yana sonta,ko cikin mata bata da farinjini balle ga da Namiji,sabida bakin jininta yasa kaf yan layinsu suka kare harta kannenta sunyi aure ammh ita babu ma ko mashinshini,dalilin Haka yasa ya ubanta ya koreta daga gidanshi don yace bazai iya zama da wacce takusa haifansa acikin gida ba...Mallam mai tambaya in kana so to sai kazo kayi mgana don kamar kayi jihadi ne``` Yana gama Fadar haka ya mike ko kallonta bai yi ba yafice,Nusiba kuwa gabadaya hawaye yagama wankemata Fuska kirjinta namata zafi kafafunta sunyi sanyi kalau,masu sauraro kuwa harda wa"inda suka ma Nusiba kuka saboda tsausayi,manaja kuwa dafe kai kawai yayi yanaji kamar ya kurma ihu wannan wani cin mutumci ne. Ammi kuwa Da Abbu mutuwar Zaune sukayi suna mamakin wai wannan kalaman daga bakin Dansu yafito gudan jininsu,Kawu ma Anty dake shashensu ashe suma sunji domin Anty dama tashar jintace tana ko latsowa sukaji wannan cin zarafi wanda ba"a sama sa suna akunnen dubban mutane,kawu hawaye kawai ke zubamai na tsausayin Nusiba. Nusiba ta mike da gudu tana wani irin kuka tafice daga dakin gabatar da shirin tana rufzan kuka mai tsaya aran wanda yaji,ficewa tayi daga gidan Radio tana kuka ko Abun hawa bata tsaya hawa ba tamika hanya tana kuka kamar zararra. Musty daya kariso gida cikin tashin hankali yafado Falon yana Yana Fadin"Don Allah Abbu ka amincemin in Aure NUSIBA'"Yafada idanunsa jawur,Abbu dake sunkuye dakai yadago cikin wani yanayi mikewa yayi yana Fadin"*BAKAI KADACE DA ITA BA,SHINE YADACE ITA*"Abbu yafada babu wasa Amagarsa kan yace"Fatima dauko min Hula na,kai mustpha shiga bangaren Mallam jibo kace ya shiryo zamu fita"Cikin Tashin Hankali Musty yace"Don Allah Abbu kada kuyi haka kafasan Bro....Shout up mustapha Abbu ya furta cikin tsawa kan yace"Do as i say"dole musty ya fice yana jan kafa ya isa ga shashen su kawu ganinshi cikin wani hali yasa suka biyoshi afarfajiyan gidan suka iske Ammi Da Abbu fuskansu babu Annuri kawu na karisowa Abbu yace"Mallam shiga mota muje'yafada yana shiga bakar benz din dake gabansu babu musu ya rufa masa baya shiko direba yaja suka fice sai da suka hau titi direba yace"Alhaji ina muka Nufa...Cikin bacin rai Abbu ya kalli mallam jibo yace"ina ne Mahaifar Nusiba"Cikin tsoro kawu ke kallon Abbu kan yafurta cikin al"ajabi da tsoro mai yawa"ZARIA.....Muje chan garba,Abbu yafada yana kauda kai.       *Karakarakara ga Akuya ga kura,wai shin wannene,Tabbas Nazur ya debo ruwan dafa kansa,iz just d begining guyzs* *comment* *share* *vote* *JANAF*✍ [4/11, 2:11 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊 *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` _*Alhamdulillahi nasamu sauki,ina mika sakon godiyata gareku wa"inda suka kirani da wa"inda suka min text message da wa"inda sukamin mgana ta chart da wanda na amsa da wanda ban amsa ba,nadaga kiran wasu,wasu kuma bansamu Hadi ba,da wa"inda sukaitamin addu"ion su A groups duk ina godiya Allah yasaka da alheri yabar kauna,nagode nagode sosai*_💕💕 14/15    ""Ina kike mara mutumci,wacce batayi gadon Arziki ba"Inna zainaba tafada tana shigowa tsakiyar falon bayanta Jidda ce tana wani karkade karkadan jiki, Ammi dake kichen suna aiki da Su mero suna hada breafsat taji hargowan Inna zainaba ,su mero takallah tace"Ku karasa aikin bari nazo"Tafada tana ficewaa Da mirmuishi takariso tana Fadin",A"a zainab kece tafe da sassafe haka"Inna zainaba tace"eh kyace ina Tafe da sassafe mana,ba gidan dan"uwana bane,koda kudin mai dattin hula aka tara aka gina? takareshe Fada tana wani mata banzan kallon Ammi taji mganar ta soketa ammh Saita share dariyar yake tayi tace"Babu kam Allah baki Hakuri"Tafada tana kama Hanyar shiga bedroom inna zainaba tadaga murya tace"naji munafuncin dakika hada,kin hana Nazir ya auri jidda ammh kinyi kin fita kin auramasa danginku dankin mayu"Tafada tana matsowa kusa da ita. Cak Ammi ta tsaya tajuyo tana kallon inna zainaba daga Sama har kasa kafin tamaida kallon kam Jidda yamutsa Fuska tayi kan tace"Kifara Natsar da yar"taki tukun nan kafin kiyi rigimar taki Auruwa"Kutumar ubanchan..."inna zainaba tafada tareda yin wani kukan kura ta nufi Ammi, "Dakata..."Abbu ya furta lokacin dayake Fitowa daga bedroom din yakarisa fitowa yana Fadin"Dakata mutuniyar Banza,saboda kina sakara,kizo har gidanta kice zaki daketa don kaniyarki"yafada ransa bace kafin yacigaba dacewa"Wanki Fa take Aure ba kaninki ba,ammh kinbi kin Takuramata acikin gidan Aurenta,to wlh kul dinki inhar kinsan fitina zai kawo ki kibar min gida,kuma wlh dagayau sai yau matukar ba arziki zai kawoki ba kada kisake dawomin gida,tunda ke shashasha ce"Yafada yana Nunamata Hanya. kuka Inna zainaba tasaka tana cewa"Ai dama kaima yaya ta shanyeka sai Abunda tace kakeyi,inko Hakane Nima abani dukiyata mana,don nima inada Hakki aie"Tafada harda face majina,Abbu dake tsaye yayi kasake yana kallonta kan ya girgiza kai yace"Zainab kenan ki kwantar da hankalinki koda bakiyi mgana ba ni tuni nadade da hadamiki kan dukiyar zan baki abarki,kije kizo da shedan ki nima zanzo danawa kikarbi dukiyar ki Allah yagani biyar banci da gumin kiba"yafada ransa na bayyana tsantsan takaichi. Ammi tace"A"a Abbu baza ayi haka ba,kada kabiyemata kaifa ne babba"Abbu yace"Fatima kenan kunfi kowa sanin waye Adam,kaifi dayane ince eh,to eh din billahil azim yau dukiyarta bazata kwana ahannuna ba,kinjima na Rantse"Yafada wit full confident Ammi tajuya ga inna zainaba tace"to ke kibashi hakura mana,baki tunanin kina kokarin TAFKA KUSKURE"Inna zainaba ta ballamata harara tana cewa"Ke kikaga kuskure har abada da inbar dukiyata hannun yaya,yana miki hidima keda dangin mayu gwara na karbi abata nima nasan kasuwanci aie"Tafada harda yarfa Hannu. Abbu yakalli Ammi yace"Kinga muje ciki,ke kuma inkin kawo shaidan naki ina jiranki"yafada yana wucewa,Ajiyar zuciya Ammi tasaki kafin tabi bayan Ammi inna zainaba tayi tsaki tajuya tana cema jidda"Ai gwara na karba abata inyadawo cikin Hayyacinsa na maida masa"Jidda tace"Tab mommy yanzu saiki mayarmai? kiduba yadda yasakamar yayansa komai suke famtamawa kardai broda  Nazir yaji lbri"Tafada tana kallonta inna zainaba tace,"Yo daman,Abbanku yanzu zan turo yanzu dama ta inda aka hau tanan ake safka"jidda tace"Dat my momzy,shiyasa nake sonki"tafada tana rumgumota. Abbah yaji mamaki da razana lokacin inna zainaba kefadamasa zata amshi dukiyarta hannun Adam baigama mamaki ba saida Abbun yakirasa da kansa yace yazo da komai dayake arubuce suzo tareda zainaban domin ayi komai agabanta,yayi kokarin yima Abbun mgana ammh yaki Sauraran sa,yasan wayeshi tunda yayi fushi tokuma shikenan. Sunzo tareda da ita,dama komai sun Rubuta domin bayan dukiyar zainaba akwai ta Fatima,ga tashi kuma,dama tuni suka raba dukiyarsu shida Alhaji Hassan yakasance daga Nashi sai na zainaba da Na Fatima ke karshinsa,cikin lokacin aka cire mata nata,bayan an fadi iya adadin gadonta tun mutuwar mahaifansu,sai kuma aka dawo aka raba riba har kawo zuwa yau din Inna zainaba tatashi da tsabar kudi kawai milayan Arba"in bayan gidajen guda goma,sai gidajen mai tatashi da guda hudu,akwai shanaye dasuke kiwo akauye garke tatashi da rabin kargen shanu da rabin na awaki,washe baki kawai takeyi taga kudi,Abbh kallonta kawai yake yana mamaki,kallon Abbu yayi yace"Meyasa zaka biyemata Adam,karka manta nima danike megidanta hakuri nake da ita,meyasa kai bazakayi ba"Kallonsa Abbu yayi da bakinciki Fal Ransa yace"Menace Hassan wlh bance komai ba,hakkintane tanda daman Amsa komai nata har Abada tana nan amtsayin kanwata"Yafada yananuna masa babu komai,Ammh chan kasan Ransu kunshe da takaichi. Alhaji Hassan saboda bakinciki marin tane kadai baiyi ba saboda Fada ammh tace"Ai daman Hakkinta ne tuntuni yakamata,ta amshi kayanta ko"Ganin tayi nisa yasa ya tattarata yasa mata ido,jidda kuwa tafi kowa murna don Tashin Farko tayi Sabuwar mota Camry ta kamfanin toyota,bayan tamfatsetsiyar waya data siyamata Ammh Aisha kuwa ko tsinke ba"a siyamata ba ance yar bakinciki ce,sudai nasu ido ne domin komai yayi Farko zaiyi karshe. Ammi Hajiya Hafsart,(Sahibata)takira kawartace yar kasuwace ta karshe wacce kaf Nageria asan da ita gurin Hada kayan Aure zata hadama mutum komai da komai saidai tamaka bill katuramata ta banki,kiranta kawai tayi tafadamata size din takalmin Nusiba dana inner wears dinta tace nan da zuwa jibi takeso komai yayi ready seti takeso guda guda sha biyu takeso masu tsada da garari,Hajiya Hafsart ta tabbatarma Da Ammi bazata bata kunya ba,balle tasan cewa babban zuru"ace fa mai ji da komai. Nusiba takira Rahma waya tafadamata komai tace tahadata da Ummanta tamata bayani,Umma ta yarda da mganan Nusiba tayimata alqwarin gobe Rahaman zata taho,Gari na wayewa Rahma ta shirya tawuce bayan tabiya freedom tadauki excuse nacewa Tafiya takamata Manaja yaso ya tambayeta Nusiba ammh kuma yanajin kunya shiyasa ya kyaleta,domin yasan shine silar komai. Rahma na sauka Akwangila takira Nusiba tafadamata kwantance tama dan mashin din daya dauko Rahman cikin ikon Allah kuwa yasan garin sai gashi ya kawota har tukur tukur din Nusiba tazo tatafi da ita,Inna Saude tayi matukar mamaki data ga wata wai kawar Nusiba,wacce sukama Asirin bakinjini itace har tayi kawa,Nusiba taita ina tasaka Da Rahma ita da innanta,sai dare bayan sun Samu lokaci Nusiba,ta kwashe kaf tarihin Rayuwarta Tafadama Rahma Harda halin data ke ciki yanzu,Rumgume ta kawai Rahma tayi tana fitar da kwallah tace"Ban duba Nusiba ammh Tabbas *NAZIR* shine mabudin Hasken Rayuwarki,shawarata agareki Shine sai kinzama mai Hakuri kin jajirce kuma bana so ki watsama Abbu da Ammi kasa a ido"Haka dai Rahma taita bawa Nusiba baki,itakuwa Nusiba jinta kawai take arantana Fadin batasan waye Nazir bane shiyasa. Bash kuwa tuni yake gudanar da duk wani shirye shiryen sa musty yakira yace ya taimakamusu da hoton Amarya,in yana dashi,musty kuwa daman yataba daukan Nusiba awaya yako turama Bash ta wsop Bash yaga Nusiba wacce ya tabbatar bata da makusa tako"ina kaiwa yayi aka hada hotun na Nusiba da na Nazir akayi editing wlh ka gansu sai kace tare suka dauka,sauran abokansu kuwa Muhamed Gaddafi,da muhammed Gidado wanda childfriend din Nazir ne sukazo kuma suka dunke da bash wanda sukazama su hudu kenan,abokaine na sosai wa"inda suka shaku dukkansu suna da bambamcin Ra"ayi gurin Nazir da duk ciki shine yafita daman. Muhammed Gidado dasuke cema mg shima dan jaridane dayake aiki da gidan Radion Nagarta dake maraban jos,yana da matar aura daya mai Suna Ramlart suna zaune a anguwan Sarki akaduna,sai muhammed gaddafi da ya kansance dane ga mataimakin gwannah jahar kano Dr Gaddafi zailani shi ma"aikacine a NNPC dake kaduna,baya da mata sai dai budurwansa wacce ta kasance bafullatan nan yolace tana aiki da kamfanin sadarwa ta mtn agarin. Tawaya suke tattauna yadda komai zai gudana,sunyi alqawarin hallata Ranar alhamis sai sukarisa shirya komai  da komai. Ranar laraba Hajiya Hafsart ta iso da kayan alfarma masu kyau da tsada wanda tsayawa fadan kyawun kayan wlh bata baki ne masu karatu nabarku ku kimanta adadin kyawu tareda dimbim Nairan da"aka zubama Nusiba Ammi kiran Nusiba tayi tace gasunan tafe,zasu kawo lefe,Nusiba taji Abun kamar almara nan take Fadamasu inna Da Anty nan da nan suka mike aka Fara shirin Tarbansu. Ammi ce da ita da hajiya Hafsart sai inna zainaba datazo ganin kwakwaf direban dayakai Su Nusiba shi yayi gaba dauke da akwatunan ayayinda dayan motan musty ke jan su Ammi,sai wata bus dake bayansu cike da kayan Abinci iri iri. inna Saude Da Dada sukaga anata hada hada ga kaji an yanka wanda inna Fatsima ke kiwo ne aka yanka,sai jallop din Taliya da"aka musu daidai Ruwa dai dai gurji,Koda azahar tayi su iso,direba Ammi tabama Umarnim jidan kayan yana Shiga dasu buhun,shinkafa guda biyu,na masara biyu,katan din taliya,macaroni indomie,semo,maggi star kai komai fa kwaline,su inna Saude na tsakar gida sukaga sai shigowa ake da kaya,farkoma dasuka shigo sai da sukace ina ne dakin innar Su Nusiba cikin mamaki suka nunamai yashiga jera kaya,bayan sungama da kaya suka hau shigo da akwati suna jerawa sai dasuka jera goma sha biyu reras kafin su dakata inna saude da Dada kuwa basu gama Farfadowa ba sai da Ammi ta rangwado sallama atsakar gidan Nusiba dake ciki tayi Wuf ta fito aguje tafadamata cikin murna da Farincikki. Ammi ta rumgume Nusiba tana Fadin"my dota nayi missin dinki sosai"Nusiba tasaki Ammi kafin ta sadda kai tana dariya Hajiya Hafsart na tayata Inna zainaba kuwa kallon banza kawai takema mutane tana tabe baki,Awaje Anty ta baje wata katuwar Tabarma su Ammi suka zauna ana gaisawa,Ammi ta durkusa har kasa tana gaida inna Fatsima saboda girmamawa Ai kan kace kwabo makota suncika gida,daman Inna ta aika musu hoho jama,"a suka cika gida,su Ammi da hajiya hafsart suka zage sukaji abincinsu suka sha ruwa,ita kuwa inna zainaba sai harare,Atsakar gida aka baje kayan wayyo Allah kayane sai iya kallonka wlh zinarai ne kawai da gwalagwalai ke yawo,kaya tun ana kirgawa har aka bata kirga,komai yaji banda tsiya Anty sakin guda kawai takeyi,Ammi tacire key din mota ta dora tace ga kyauta daga uwar ango,gu yasake daukan guda kayan abinci kuma tadora dubu dari biyu tace sako daga uban ango. Ai tuni gida ya rikice yara kuwa harsu  ruga sun gayoma su zubaida sun bazamo suma agabansu akai komai inna saude kuwa zaman dirshan tayi akasa tana ganin abu kamar mafarki,Anguwa gabadaya ta dauka ankawoma Nusiba akwati harda makulin mota wacce kaf unguwan ba wacce tasamu kwatankwancinta,Dada kuwa washe baki kawai takeyi wai jikarta tayi goshi,ko kunya bata ji. Nusiba da Rahma suna dakin kofar gida inda suka kaima musty abinci yashiga yaci,suka zauna suna hira,suna zaune ammh sunajin Haniyar dake cikin gida,Inna Fatsima tana gofe tana share kwallah murna wanda ko amafarki batataba zaton yarta zatayi goshi haka,Sai wajen la"asar su Ammi sukayi haramar komawa inna Fatsima tace adauki kudin Dasuka kawo dubu dari abasu,kememe Ammi taki karba dole suka Hakura abun mamaki wai Dada harda rakasu tana washe baki,suna tafiya tace adakinta za"a kai komai sai in Baba yadawo Tukun,su Anty sunso Su Inna tace su barta ai dai duk abunsu zasu dawo dashi tunda kaya dai bana su bane. inna Saude da ya"yanta kuwa daki suka shige sukayi zugum,Zubaida ce tace"Inna wai bakince kunsamata bakin jini bane,to in hakane miye yajawo wannan"Tafada cike da bakin ciki,Inna saude dake zaune ta rafka tagumi tace"Nima abunda nake Tunani kenan domin lami tabbatarmin da cewa Nusiba ko kare bazai rabeta ba"Tafada tana jaddawa, Inna saude takara cewa"dole ne naje naga lami gobe dole ne kam. Baba yana dawowa,Dada tatarasa daki tana Nuna masa tana cewa"Kai Abbakar wakaba Auren Yarinyar nan"Tafada tana Nunamasa dimbin kayan dake zube adakin"Shima da kallo yabi kayan kafin yace"Dada kina Nufin duk wa yarinyarnan aka kawo"Dada tace"Harda mota Abbakar wlh nake gayamaka"tafada tana kara yaye zanin gadon data rufe kayan,Baba yayi zuru kawai yana bin uban kayan da kallo,kan yadawo kan kayan abincin yace"Hardasu kenan? Dada tace"eh harda fa kudi"Tafada harda jadaddawa Baba yajuya yana cewa"to Dada komawaye ita tasani nidai na Rabu da kaya,to alhamdulillah"yana gama fadar haka yafice ko ajikinsa Dada kuwa kwana tayi tana mamaki da Tunanin waye Nusiba ta aura ne itafa tashiga rudu. Ranar Alhamis Fitowarsa kenan daga dakin lbru kiran Abbu yashigo wayarsa,cikin mamaki yadaga Abbu yace cikin kakkausan murya"Duk Abunda kakeyi ka ijiye kataho kano yanzu ina son ganinka"Yana gama Fadarhaka ya datse kiran,bai kawo komai Aransa ba,Ammh Abunda yabashi mamaki koda safe kafin yashiga dakin lbrai sun Hadu da bash,suna Haduwa yahau cewa"Angon yar africa"Nazir yaji yana fada ammh shi atunaninsa badashi yake ba shiyasa yakallesa kawai ya tabe baki,shiko bash dariya yaita tsuntsurawa yana dukuwa yana dagowa,Sanin Halin Bash na dariyan rashin dalili yasa ya masa banza bai Tankashi ba. Suna daukan Hanya ya Fadama ilu cewa,kano zasu cikin lokaci suka fita daga Abuja suka dauki Hanya. cikin lokaci suka isa,cikin azama da sassarfa ya shiga falon da Sallama,Ammi ne da Abbu ne zaune suna cin Fruit wanda ke cikin wani Faranti yana shigowa da sallama suka amsa,da suna dariyane ammh yana shigowa suka chanza Fuska kusa dasu ya isa yadurkusa yana gaishesu kin amsawa sukayi Abbu yagyara zama yace"Sannu ishasshe ko ince angon mai bakinjini"Yafada yana kallonsa. Shiko Nazir yaji abunda Abbu yace ammh atunaninsa badashi yake ba shiyasa yayi masa shuru,Ammi tace"Mgana fa Abbu ke maka kayi shuru ko muma zaka kaimu freedom din ka yayatamu mara mutumci"Tafada ta hasala,cikin matukar mamaki Nazir yadago yana kallon iyayensa shifa bai gane inda suka dosa ba,bakinsa ya motsa yace"Abbu ban...Bangane abunda kuke mgana akai ba"Abbu ya sakin mai dakuwa yace"kaci uwaka daba ka gane muke Nufi ba,mungode da cimana mutumci daka je kayi,don ba Nusiba kacimawa ba mu kacimawa"Ammi ta amshe dacewa"yaci ma kansa dai,domin iyalansa ya tonama asiri aie"Tafada Tana Hararansa. Nazir yayi tsam yana so ya tattara bayanan,domin shifa ya manta ma yayi wani Abu ammh jin sun ambaci freedom kuma suna ambaton wani Suna dabai gama ganewa ba yasa yadan fara dagowa,to a ina su Ammi sukaji zakuda kafada yay yace"Kuyi hakuri Abbu da Ammi'Abbu ya tabe baki yace"Kai ke da hakuri domin ina farin cikin shaida maka aranar daka cima mata mutumci amtsayin mai bakinjini to Aranar aka daura maka aure da ita"Abbu yafada wit full comfident. Nazir dake zaune yazubama Abbu ido yana maimata maganganun nasa akwakwalwarsa abu daya kemasa yawo akwanya" *An daura maka aure da ita* Kafin yagama hada maganan zufa ta ketomai cikim Razana ya zare ido yace"What dawa aka Dauramin Aure Abbu.? *Comment,share and vote* *Mubjam*✍ [4/11, 2:11 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊     ` ``{Onward together} *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` _*I dedicated dis page to u,Mmmansaddiq,mman Khadija,mman Amira,Name see,Fadila talba,Lashmizy,Teema bby,mematjj,Amina,maman shukura,maman Abdulmalik,Sanah,maman Noor,My Fadi maman Tanimu,u Dala naki dabam ne, kursum,safiyya,my maneesha,cwt ramlart,kanwata Fati Umar,kuna da yawa wlh innace zan ambaceku,sai na karar da duk page din baku kare ba,ammh duk wanda baiji sunanshi ba inaso kusani ni Janaf ina tare daku akowani Babin da Rayuwa zata budemin*_ _Nagode sosai da wa"inda suka kirani sukamin yajiki mussaman Aisha ta pmlv da ke Aisha ta Janaf&Hafnan novel ina godiya sosai da yarda kuka nuna kulawanku Akaina,Allah yabar zumunci da kauna,mai dorewa ko yanzu ma ina bukatar addu"anku domin banajin dadi_ ```I love u  more Than u will ever know.You have made me the happiest women on earth,i hope to be ur wife someday...I LOVE U....mubjam```💔💔 13/14      """Musty yace"Ammi mekuma ya Faru"Ammi ta kariso tana fadin"komai ma ya faru musty Abbu na hanya mu jiraceshi"Musty yamaida kai kan kujera kawai baice komai ba. Ammi takalli Nusiba dake Zaune akasa tasaka kanta atsakanin cinyoyinta Ammi tadafata tadago tana kallonta hawaye yana diga bisa kuncinta,Ammi tasanya Hannu tasharemata hawaye tana cewa"Har Abada kuka yakare Nusiba,kidaina kuka hakan kidaukeni amatsayin Mahaifiya ba mahaifiyar Nazir ba"Nusiba batace komai sai yada kai datayi kanciyar Ammi tana zubar kwallah,Ammi tana Shafa kanta tace"harga Allah Nusiba sonki nake tsakani da Allah,kallon yata nake miki"Nusiba tace"Nima Wlh Ammi ina sonki kuma ina miki kallon mahaifiyatace' Ammi tace"To in hakane ki share hawayenki kibar kuka,tuni Abbu yakammallah komai wlh sai Nazir yaduka da kanshi yanemi afuwarki",Nusiba ta kalli Ammi,cike da mamaki Ammi tagyada kai tace"Belive me my dota,"Cikin sauri Nusiba ta gyada kai tana kara kwantar da kanta acinyar Ammi. Da la"asar su Abbu suka dawo daga chan Alhaji yayi sallama dasu ya wuce gida,Abbu basu shigo ba saida suka tsaya sukayi la"asar kana,cike da Farinciki Ammi ta isa ga Abbu batai wata wata ba kawai takaimai rumgume tana Fadin"Brka dadawo jarumin mijin Fatima,uban tagwayen maza"Tafada tana sakin mirmishi,Abbu ya rumgumeta yana Fadin"yaushe rabon da Amin haka tunda,yaranchan suka kwace ki shikenan"yafada yana kallonta. Musty dake kokarin fitowa daga daki,yayi Saurin komawa,da baya itakuwa Nusiba dake kichen tadauko kulolin Abinci zata dinning itama takoma da baya tana Rufe baki,duk Abbu ya gansu ammh sai ya basar,suna rumgume da juna suka Nufi Dakinsu Musty yafito yana rike baki Aransa yace"Tab..Lalke Abbu da Ammi..Kun kusa korarmu agidan nan kuwa"ficewa yayi zuwa massallaci. Itakuwa Nusiba sai da tabata lokaci kafin tafito,tajera Abincin kan dinning tana kammallahwa tazari hijabinta tafice takoma shashensu koda suka Hadu da kawu baimata wani jawabi ba kuma baimata mganar komai ba,shiyasa itama tashige daki tana kukan zucci don Abun na mukurkusanta. Tana kwance Anty ta leko tace"Tataso Abbu yana kiranta,haka tatashi tana rangaji tabi bayan Anty koda suka isa Falon Sun iske Ammi da Abbu zaune kan kujera musty na zaune agefe,sai kawu dake gefe zaune,suna shigowa Abbu yasa baki yaKira Nusiba yace tazo kusa dashi,ba musu ta isa kusa da Ammi ta zauna,Abbu ne yayi gyaran murya yafara mgana.   "To Alhamdulillah da farko kafin ince komai zan fara mika hakurinmu ne gareka mallam jibo dake Nusiba,kan Abunda mara jin yaron nan ya aikata,wlh bada yawunmu bane sam,bamu da masaniya kan...."Ash Alhaji basai ka rantse wlh in akwai wanda zai bada shedar ka nine na farko,wlh babu komai sha"anin yara ne"kawu jibo yakatse Abbu dacewa haka. Ammi tafurta cikin takaichi"Wlh sam yaron nan ba halina ya biyo ba,kuma ba halin Abbun bane,bansan ina yasamu mugun halinsa ba"tafada tana nuna takaichinta,Kawu yace"Babu komai hajiya don Allah karkusa Abun aranku" Abbu yace"yo ai angama mgana domin shine ya tabbata mai bakinjini...Yata kiyi hakuri nariga dana yanke Hukunci,domin kinga fitar da mukayi to Aurenki mukaje muka Daura"Nusiba tadago da sauri tana kallon Abbu,Abbu yakalleta yace"Tabbas ke yanzu kina mtsayin matar Nazir na"Dafe kai Nusiba tayi kafin tafashe da kuka,Anty da musty suka kalli juna cikin al"ajabi Nusiba tace cikin kuka"Abbu mai bakin jinin ka auramasa? da gaskene inada bakinjini domin babu mai sona daga inna ta sai kawu Da Anty,sai ku wlh bayanku ko mahaifina baya sona"Tafada tana kara fashewa da kuKa,Ammi ta riketa tana lallashi Abbu yace"Ashsh..kidaina cewa haka,yaza"ayi mahaifinki yace bayasonki? yafada da alamar tambaya kawu yace"Da gaske ne Alhaji Nusiba tana cikin jarabtan Rayuwa,nan yashiga warware musu kaf lbrin Nusiba wanda kan yagama Ammi da musty sunata share kwallah Abbu yace"Allahu Akbar,wlh Allah ne yazabeki Nusiba Allah yasani bani na zabeki ba"Yafada cikin tsausayawa yana kallon Nusiba dake kuka da Hannu Abbu yace tazo kusa Dashi tatashi ta isa gabanshi ta durkusa dafa kanta yayi yana Fadin"Ki karbi karambanin dana miki Nusiba namiki Alkwarin Rayuwa mai inganci kuma da yardan Allah sai mahaifinki yacireki cikin ya mafi daraja acikin ya"yanshi"Nusiba tagyada kai Hawaye na kwaranyomata tace"waceni naki amsan Auren nan Abbu? kune fa gatana ko mahaifina bai damu dani ba,wlh na amince zanyi biyayyah ga mijina har karshen Numfashina"Tafada cikin Raunin murya Ammi tataso tazo ta tagota ta Rumgumeta tana sharemata Hawaye tace"Wlh mumana sonki Nusiba mu na bukatarki kimun alqawarin kwantar da hankalinki domin muba makiyanmu kunya"Nusiba tadago itama tana Share mata Hawaye tace"Na miki alqawarin baki dukkan goyan bayana na amsa na amsa Ammi da hannu bibbiyu kuwa"Tafada tana mata mirmishi. Nusiba ta nufi gun kawu ta durkusa tana Fadin"Bansan dawani kalma zan gode maka ba kawu,ka....Bari Nusiba bari,karki godemin domin kedin yatace halak malak"Kawu ya fada yana dafa kanta yace"Allah nake roko yama Rayuwarki albarka ya daukaki ya Albarkaci Rayuwarki yata"Gabadaya suka amsa da Amin. Nusiba kuka take bana wasa ba Anty da Ammi suka rumgumeta suna sharemata hawaye,Kawu yace"gobe Suwaiba zata rakata takoma gida zuwa Ranar tarewar"Abbu yace"Hakan yayi daidai muma zamu gabatar danamu shirye shirye insha Allahu Aurenku alheri ne"Aka amsa Da Amin cikin fahimtar juna taron ya Tashi ammh Ammi taroki alfarman abarmata Nusiba takwana awurinta nan kuwa aka barma Ammi Nusiba tana ta karfafamata gwiwa,Musty kuwa Abbu hakuri yabashi yace"babu komai Ai shida Broda duk dayane" ********** Alhaji Hassan kuwa na komawa gida,ya iske Inna zainaba zaune ita da jidda da Aisha suna hira ya shigo sannu da zuwa sukayimai ya amsa yana Shiga ciki,tashi tayi tabishi ciki yana cire babban rigansa Inna zainaba tashigo tana Fadin"Alhaji wai ina kuka jene"tundazu shuru kodai da gaske hasashen danayi yazama  gaskiya ne"Tafada tana zama gefen gado,Kallonta yayi kafin yace"Wani hasashe kenan kika yi"Kai tsaye tace"Na yaya yakara Aure mana"Dariya yayi kafin yace"gaskiya zainaba baki da kyau,ke yanzu murna kikeyi don kina zaton an ma Fatima kishiya"Yafada da mamaki kwabe fuska tayi kan tace"yo dole mana,me ake da irin mayu"Tsaki yaja kan yace"Mtsewww..To baki hasaso daidai ba don Nazir aka daurama Aure"Wani irin Hautsilawa inna zainaba tayi ta diro daga gadon hannunta Dafe da kirji tace"Wani Nazir din? tafada idonta Awaje. Cikin mamaki yake kallonta kan yace"Wani Nazir kika Sani,kinga ni banda lokacin shashankinki,agajiye nake"Yana gama Fadar haka yafada toilet. Asukwane inna zainaba tayi Falo tana Fadin"Ni Fatima zata cima mutumci"jidda ta mike tana Fadin"momy meye Faru kuma? daga shiganki gun Dad"Inna zainaba tace"Wai Nazir yayi Aure jidda"Tafada hannunta na dafe a kirjinta,jidda tayi dariya tace"kai momy wlh kinsa gabana yafadi,broda Nazir din zaiyi aure baki ji bane"tafada tana komawa kan kujera,inna zainaba tace"da gaske ne don yanzu Abbanku ke Fadamun ,Kin manta Abunda nagama Fada miki"Ai da hanzari jidda tafado daga kan kujera tana Fadin"momy are u serious"tafada da nuna rauni Inna zainaba tazauna akasa tace"bansani ba jidda ammh Abbanku bazaimin karya ba"Ai jidda hannu tadora akai takwala kara wanda sai da ma"aikatan gidan suka bayyana arude Alhaji Hassan da fitowarsa wanka kenan yafito yana mamakin rashin kan jidda. Ihu take tana Fadin"nashiga uku mommy wlh bazan iya rayuwa ba broda Nazir,ke kikamin alqawarin zama tauraruwa agurinsa,gashi yanzu wata ta rigani'tafada tana birgima akasa dariya ta kama Aisha tashiga kyalkyatawa,Alhaji Hassan ne yace ma"aikatan sukoma bakin aikinsu,suna wucewa yakalli jidda yace"Kunci uwaki,sakarya kawai ashe har yanzu baki yi Hankali bako"yafada yana nunata da Hannu kafin yacigaba da cewa"wlh kifita daga ido,tashi kibama mutane wuri shashasha,ahaka ne Nazir din zai soki,na tabbata ko mustapha wlh bazai soki ba don kowa Abu mai kyau yakeso"yafada yana nuna bacin Ransa. Tashi jidda tayi tana kuka tashige daki,inna zainaba tabishi da wani kallo tana cewa"Ai nadade da sanin tuni fatima tabaka kasha Aruwa"ko kallonta baiyi ba,don inda Sabo wlh yasaba da Halin zainab. Inna zainaba tajuyo takalli Aisha dake Dariya tace"Anya ke yata ce tacikina kuwa"tafada tana kallonta,shuru tamata kan tacigaba dacewa"Wlh badon agida na Haifeki ba dasai nace musanye aka min"Aisha tace"mommy bawanda ya miki musanye,kawai bambamci Ra"ayi muke daku,kai wlh na taya broda murna"tafada tana kara Sa dariya,takaichi ya kume inna zainaba ta dauki filon kujera tajefamata tana Fadin"kekam kinyi asara wlh nabarma Fatima ke,tunda na lura kema tawanke tabaki kinsha kamar yadda tabawa Abbanku"tashi tayi ta wuce Dakin jidda Fuu wacce take chan tana kuka kamar mahaukaciya. Washegari Tun karfe bakwai na Safe su Nusiba suka Shirya ita da Anty,domin wucewa zaria,kayanta kaf tadura abooth din motar Da Abbu yasa direba yakai su har gida,NusibaTaso takira Rahma ammh saita bari ta isa,manaja kuwa tace bata da tabbas din zata koma aiki dasu,domin yanzu fa Rayuwarta tana Hannun nan wanda ya tsanetane sai yadda yayi da ita. Sallama sukayi Ammi tace sai sunzo kawo lefe musty har bakin mota Yarakosu,hatta da Abbu yayi Rakiya motarsu tafice suna daga musu Hannu. Koda shadaya tayi sun isa zaria,mota na pakawa kofar gidan,gaban Nusiba yahau bugawa Anty taita karfafamata gwiwa Anty tafara fitowa kana Nusiba wacce ke Sanye hijabi kar kasa idanunta sun kumbura saboda kukan data sha,Baba kuwa na kofar gida shida wani makocinsu,yaran dake wasa akofar gidan susuka dinga kwasanmusu kaya suna Shiga dasu,daganan sukayi sallama da direba yakoma,tundaga nesa baban ke kallonta so yake yatabbatar itace ko ba itace bace,jiki asanyaye ta kariso ta zube kasa bakinta na rawa tace"San...Sannunku baba",tafada kanta akasa Baba yace"yauwa ammh ban shedeki ba yan"nan"yafada bilhaqii da gaskiya Nusiba tadago tana kallon Baba hawaye tacika mata ido kan tace"Baba Nusiba ce fa"Baba yagyara tsayuwa yana Fadin"TO..to kece,yo mai yadawo dake,ai dakin tsaya chan tunda chan din zaki zauna"Hawayen ta suka gangaro kawai sai ta mike ta wuce ciki,Anty kuwa saboda Haushi ko kallonshi batayi ba tabi bayan Nusiba. Nusiba nazuwa zaure tashare hawayenta kan tashiga da Sallamanta Dada da Inna Saude suna tsakar gida sun kurama kofar shigowa ido tana shigowa suka hau salati Dada tace"Yo ashe dai gaskiyan yaran nan itace"tafada idonta kur akan Nusiba itakuwa Nusiba kallo daya ta musu tace"Sannunku su Inna"Tana Fadar haka tafada dakinsu tana Fadin"Innata..Tafada da karfi inna Fatsima dake zaune gefen dan gadon kaban dake dakin tamike,cikin wani gudu Nusiba tafada jikinta lokaci daya da fashewa da kuka Inna Fatsima ta rumgumeta itama hawayen sun kawo mata tana Fadin"Kinga ko,meye na kuka kuma"Tafada tana shafa kanta. Dagowa Nusiba tayi tana karema Innan nata kallo yadda takoma kamar tsohuwa yar shekara tamanim hawaye suka kara zuboma tace"Innanmu kice kika koma haka? kece? tafada tana *Zubar kwallah NA AZIZA IDIRIS GOMBE* Inna Fatsima tasanya gefen zaninta tana Sharemata Hawaye tace"Duk farinciki yacikani tunsanda yara suka Fara shigowa da kayanki...Shine zaki rusamin shi da kuka Nusiba"girgiza kai Tayi Inna fatsima tacigaba dacewa"To kibar kuka kinji,kinmanta ada ke kike sharemin hawayena in ina kuka"tafada tana jan kumatunta,dariya Nusiba tayi tana kara rumgumeta tace"nayi kewarki Innata tafada da farinciki amuryanta. Anty dake tsaye agefe sai da tagoge kwallah,tadade tsaye tunbayan data wanke su Dada da mgana tace"eh alqawarin Allah ne ya cika,biki ne yakarato dole yarinya tadawo gidan ubanta tayi bankwanan karshe"Dada tace"Ke yar kanzaki karki zageni,yo meye bamu Sani ba,Auren da sai da aka gama lalacewa tukun"Anty tayi tsaki tace"shine daidai Ai a lalace kuma dawo ayi auren,ai wlh sai bakinciki ya kasheku domin Indai Cigaban Nusibane kucigaba da zura ido,tsuffin banza kawai"Tana gama Fadar haka tashige ta barsu da kumfam baki. Inna Fatsima taji kunya tayi saurin raba Nusiba da jikinta tashiga yima Anty maraba ,tabarma ta shimfida mata kafin takawomata Ruwa,itakuwa Nusiba Tsalle tayi Tafada kan gadon tana Fadin"i miss u,cikin Farinciki da murna,makota wa"inda ke shiri da inna Fatsima sai shigowa suke yima Nusiba barka da zuwa dayake Sunga dama sunbata kwalin minti daya da huhun gora guda daya,duk uban kayan da"aka kawo batace komai ba ta amsa ta kulla tadinga aikawa makota tana cewa na daurin Auren Nusiba ne Biki kuma Ranar jumma"a cikin farinciki.Domin tunda yaya yace"Tayi fatan Alheri Nusiba tasamu miji na Nuna ma Sa"a. Nusiba wuni sukayi cikin Farinciki kwabewa tayi ita tamusu girki don tace"Inna ta huta ita zatayi,su Saude kuwa nan aka kafa dandalin gulma tuni ta aikama su zubaida sun hallato suna kallon Nusiba suna zundenta sai chan kuma akece dadariya,Nusiba kuwa ko kallonsu batayi ba domin cikinsu kaf ba sa"an inyinta kuma ita tasan koda take Haka tafi kowaccensu cigaban Rayuwa,kowacce ya"ya rachakwan nono yakusa kaiwa ciki. Anty nachan daki tana bawa Inna Fatsima lbrin karamcin Su Ammi da Abbu agaresu share kwallah kawai Inna keyi tana shima su Ammi da zuru"arsu albarka,tanaji ko ayau ta mutu wlh tacika burinta na Duniya. ************* Abbu kuwa Su Nusiba na wucewa yasa waya yakira bash abokin Nazir yace in yasamu dama yazo yana son ganinshi,ammh kada yagayama Nazir,alokacin ko yana gida,wanka kawai yayi yayo zaria,don Abbu yana da WANI MATSAYI Na Sa"ada Alkali D Tsafe wanda ko yana ina ne yakirasa zai amsa kiransa, Yana zuwa Abbu yagayamasa komai ai Bash badon Abbu ne dakansa ba wlh sai yace karyane ammh kuma yanaji ne daga bakin dabazai mai karya ba,Abbu yafadamai yaje yagudanar da dukkan shirya shirya yakuma sanar da dukkan abokansu kada su Fasa duk Abunda sukayi niyyah karsu damu da Nazir shizai mai mgana,godiya bash yadinga zumduma Abbu domin yagama mai komai tunda ya Aurama Nazir yar Nageria, yar Nigerian ma yar africa. Bash tun ahanya yadinga kiran abokansu yana fesamusu duk wanda yaji sai mamaki yarufemasa ammh sunsan bash bazai musu karya ba,wayyo zokuga ihu da murna domin Nazir cikin abokansa yasha bakantama kowa da hallayansa na kushemusu yan"mata masu Aure kuma matansu shiyasa kowanne ya wasa wukar bidirin dazai a wannan bikin kodon tusama Nazir haushi da ramako bisa Abunda yakema Mutane,bama kamar ma Bash yaji lbri don Tun amota yake tsuntsuran dariya yana Shima Abbu albarka yafi cikin kwando. *comment* *share* *vote* *MUBJAM*✍ [4/11, 2:13 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊 *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` _*Alhamdulillahi nasamu sauki,ina mika sakon godiyata gareku wa"inda suka kirani da wa"inda suka min text message da wa"inda sukamin mgana ta chart da wanda na amsa da wanda ban amsa ba,nadaga kiran wasu,wasu kuma bansamu Hadi ba,da wa"inda sukaitamin addu"ion su A groups duk ina godiya Allah yasaka da alheri yabar kauna,nagode nagode sosai*_💕💕 14/15    ""Ina kike mara mutumci,wacce batayi gadon Arziki ba"Inna zainaba tafada tana shigowa tsakiyar falon bayanta Jidda ce tana wani karkade karkadan jiki, Ammi dake kichen suna aiki da Su mero suna hada breafsat taji hargowan Inna zainaba ,su mero takallah tace"Ku karasa aikin bari nazo"Tafada tana ficewaa Da mirmuishi takariso tana Fadin",A"a zainab kece tafe da sassafe haka"Inna zainaba tace"eh kyace ina Tafe da sassafe mana,ba gidan dan"uwana bane,koda kudin mai dattin hula aka tara aka gina? takareshe Fada tana wani mata banzan kallon Ammi taji mganar ta soketa ammh Saita share dariyar yake tayi tace"Babu kam Allah baki Hakuri"Tafada tana kama Hanyar shiga bedroom inna zainaba tadaga murya tace"naji munafuncin dakika hada,kin hana Nazir ya auri jidda ammh kinyi kin fita kin auramasa danginku dankin mayu"Tafada tana matsowa kusa da ita. Cak Ammi ta tsaya tajuyo tana kallon inna zainaba daga Sama har kasa kafin tamaida kallon kam Jidda yamutsa Fuska tayi kan tace"Kifara Natsar da yar"taki tukun nan kafin kiyi rigimar taki Auruwa"Kutumar ubanchan..."inna zainaba tafada tareda yin wani kukan kura ta nufi Ammi, "Dakata..."Abbu ya furta lokacin dayake Fitowa daga bedroom din yakarisa fitowa yana Fadin"Dakata mutuniyar Banza,saboda kina sakara,kizo har gidanta kice zaki daketa don kaniyarki"yafada ransa bace kafin yacigaba dacewa"Wanki Fa take Aure ba kaninki ba,ammh kinbi kin Takuramata acikin gidan Aurenta,to wlh kul dinki inhar kinsan fitina zai kawo ki kibar min gida,kuma wlh dagayau sai yau matukar ba arziki zai kawoki ba kada kisake dawomin gida,tunda ke shashasha ce"Yafada yana Nunamata Hanya. kuka Inna zainaba tasaka tana cewa"Ai dama kaima yaya ta shanyeka sai Abunda tace kakeyi,inko Hakane Nima abani dukiyata mana,don nima inada Hakki aie"Tafada harda face majina,Abbu dake tsaye yayi kasake yana kallonta kan ya girgiza kai yace"Zainab kenan ki kwantar da hankalinki koda bakiyi mgana ba ni tuni nadade da hadamiki kan dukiyar zan baki abarki,kije kizo da shedan ki nima zanzo danawa kikarbi dukiyar ki Allah yagani biyar banci da gumin kiba"yafada ransa na bayyana tsantsan takaichi. Ammi tace"A"a Abbu baza ayi haka ba,kada kabiyemata kaifa ne babba"Abbu yace"Fatima kenan kunfi kowa sanin waye Adam,kaifi dayane ince eh,to eh din billahil azim yau dukiyarta bazata kwana ahannuna ba,kinjima na Rantse"Yafada wit full confident Ammi tajuya ga inna zainaba tace"to ke kibashi hakura mana,baki tunanin kina kokarin TAFKA KUSKURE"Inna zainaba ta ballamata harara tana cewa"Ke kikaga kuskure har abada da inbar dukiyata hannun yaya,yana miki hidima keda dangin mayu gwara na karbi abata nima nasan kasuwanci aie"Tafada harda yarfa Hannu. Abbu yakalli Ammi yace"Kinga muje ciki,ke kuma inkin kawo shaidan naki ina jiranki"yafada yana wucewa,Ajiyar zuciya Ammi tasaki kafin tabi bayan Ammi inna zainaba tayi tsaki tajuya tana cema jidda"Ai gwara na karba abata inyadawo cikin Hayyacinsa na maida masa"Jidda tace"Tab mommy yanzu saiki mayarmai? kiduba yadda yasakamar yayansa komai suke famtamawa kardai broda  Nazir yaji lbri"Tafada tana kallonta inna zainaba tace,"Yo daman,Abbanku yanzu zan turo yanzu dama ta inda aka hau tanan ake safka"jidda tace"Dat my momzy,shiyasa nake sonki"tafada tana rumgumota. Abbah yaji mamaki da razana lokacin inna zainaba kefadamasa zata amshi dukiyarta hannun Adam baigama mamaki ba saida Abbun yakirasa da kansa yace yazo da komai dayake arubuce suzo tareda zainaban domin ayi komai agabanta,yayi kokarin yima Abbun mgana ammh yaki Sauraran sa,yasan wayeshi tunda yayi fushi tokuma shikenan. Sunzo tareda da ita,dama komai sun Rubuta domin bayan dukiyar zainaba akwai ta Fatima,ga tashi kuma,dama tuni suka raba dukiyarsu shida Alhaji Hassan yakasance daga Nashi sai na zainaba da Na Fatima ke karshinsa,cikin lokacin aka cire mata nata,bayan an fadi iya adadin gadonta tun mutuwar mahaifansu,sai kuma aka dawo aka raba riba har kawo zuwa yau din Inna zainaba tatashi da tsabar kudi kawai milayan Arba"in bayan gidajen guda goma,sai gidajen mai tatashi da guda hudu,akwai shanaye dasuke kiwo akauye garke tatashi da rabin kargen shanu da rabin na awaki,washe baki kawai takeyi taga kudi,Abbh kallonta kawai yake yana mamaki,kallon Abbu yayi yace"Meyasa zaka biyemata Adam,karka manta nima danike megidanta hakuri nake da ita,meyasa kai bazakayi ba"Kallonsa Abbu yayi da bakinciki Fal Ransa yace"Menace Hassan wlh bance komai ba,hakkintane tanda daman Amsa komai nata har Abada tana nan amtsayin kanwata"Yafada yananuna masa babu komai,Ammh chan kasan Ransu kunshe da takaichi. Alhaji Hassan saboda bakinciki marin tane kadai baiyi ba saboda Fada ammh tace"Ai daman Hakkinta ne tuntuni yakamata,ta amshi kayanta ko"Ganin tayi nisa yasa ya tattarata yasa mata ido,jidda kuwa tafi kowa murna don Tashin Farko tayi Sabuwar mota Camry ta kamfanin toyota,bayan tamfatsetsiyar waya data siyamata Ammh Aisha kuwa ko tsinke ba"a siyamata ba ance yar bakinciki ce,sudai nasu ido ne domin komai yayi Farko zaiyi karshe. Ammi Hajiya Hafsart,(Sahibata)takira kawartace yar kasuwace ta karshe wacce kaf Nageria asan da ita gurin Hada kayan Aure zata hadama mutum komai da komai saidai tamaka bill katuramata ta banki,kiranta kawai tayi tafadamata size din takalmin Nusiba dana inner wears dinta tace nan da zuwa jibi takeso komai yayi ready seti takeso guda guda sha biyu takeso masu tsada da garari,Hajiya Hafsart ta tabbatarma Da Ammi bazata bata kunya ba,balle tasan cewa babban zuru"ace fa mai ji da komai. Nusiba takira Rahma waya tafadamata komai tace tahadata da Ummanta tamata bayani,Umma ta yarda da mganan Nusiba tayimata alqwarin gobe Rahaman zata taho,Gari na wayewa Rahma ta shirya tawuce bayan tabiya freedom tadauki excuse nacewa Tafiya takamata Manaja yaso ya tambayeta Nusiba ammh kuma yanajin kunya shiyasa ya kyaleta,domin yasan shine silar komai. Rahma na sauka Akwangila takira Nusiba tafadamata kwantance tama dan mashin din daya dauko Rahman cikin ikon Allah kuwa yasan garin sai gashi ya kawota har tukur tukur din Nusiba tazo tatafi da ita,Inna Saude tayi matukar mamaki data ga wata wai kawar Nusiba,wacce sukama Asirin bakinjini itace har tayi kawa,Nusiba taita ina tasaka Da Rahma ita da innanta,sai dare bayan sun Samu lokaci Nusiba,ta kwashe kaf tarihin Rayuwarta Tafadama Rahma Harda halin data ke ciki yanzu,Rumgume ta kawai Rahma tayi tana fitar da kwallah tace"Ban duba Nusiba ammh Tabbas *NAZIR* shine mabudin Hasken Rayuwarki,shawarata agareki Shine sai kinzama mai Hakuri kin jajirce kuma bana so ki watsama Abbu da Ammi kasa a ido"Haka dai Rahma taita bawa Nusiba baki,itakuwa Nusiba jinta kawai take arantana Fadin batasan waye Nazir bane shiyasa. Bash kuwa tuni yake gudanar da duk wani shirye shiryen sa musty yakira yace ya taimakamusu da hoton Amarya,in yana dashi,musty kuwa daman yataba daukan Nusiba awaya yako turama Bash ta wsop Bash yaga Nusiba wacce ya tabbatar bata da makusa tako"ina kaiwa yayi aka hada hotun na Nusiba da na Nazir akayi editing wlh ka gansu sai kace tare suka dauka,sauran abokansu kuwa Muhamed Gaddafi,da muhammed Gidado wanda childfriend din Nazir ne sukazo kuma suka dunke da bash wanda sukazama su hudu kenan,abokaine na sosai wa"inda suka shaku dukkansu suna da bambamcin Ra"ayi gurin Nazir da duk ciki shine yafita daman. Muhammed Gidado dasuke cema mg shima dan jaridane dayake aiki da gidan Radion Nagarta dake maraban jos,yana da matar aura daya mai Suna Ramlart suna zaune a anguwan Sarki akaduna,sai muhammed gaddafi da ya kansance dane ga mataimakin gwannah jahar kano Dr Gaddafi zailani shi ma"aikacine a NNPC dake kaduna,baya da mata sai dai budurwansa wacce ta kasance bafullatan nan yolace tana aiki da kamfanin sadarwa ta mtn agarin. Tawaya suke tattauna yadda komai zai gudana,sunyi alqawarin hallata Ranar alhamis sai sukarisa shirya komai  da komai. Ranar laraba Hajiya Hafsart ta iso da kayan alfarma masu kyau da tsada wanda tsayawa fadan kyawun kayan wlh bata baki ne masu karatu nabarku ku kimanta adadin kyawu tareda dimbim Nairan da"aka zubama Nusiba Ammi kiran Nusiba tayi tace gasunan tafe,zasu kawo lefe,Nusiba taji Abun kamar almara nan take Fadamasu inna Da Anty nan da nan suka mike aka Fara shirin Tarbansu. Ammi ce da ita da hajiya Hafsart sai inna zainaba datazo ganin kwakwaf direban dayakai Su Nusiba shi yayi gaba dauke da akwatunan ayayinda dayan motan musty ke jan su Ammi,sai wata bus dake bayansu cike da kayan Abinci iri iri. inna Saude Da Dada sukaga anata hada hada ga kaji an yanka wanda inna Fatsima ke kiwo ne aka yanka,sai jallop din Taliya da"aka musu daidai Ruwa dai dai gurji,Koda azahar tayi su iso,direba Ammi tabama Umarnim jidan kayan yana Shiga dasu buhun,shinkafa guda biyu,na masara biyu,katan din taliya,macaroni indomie,semo,maggi star kai komai fa kwaline,su inna Saude na tsakar gida sukaga sai shigowa ake da kaya,farkoma dasuka shigo sai da sukace ina ne dakin innar Su Nusiba cikin mamaki suka nunamai yashiga jera kaya,bayan sungama da kaya suka hau shigo da akwati suna jerawa sai dasuka jera goma sha biyu reras kafin su dakata inna saude da Dada kuwa basu gama Farfadowa ba sai da Ammi ta rangwado sallama atsakar gidan Nusiba dake ciki tayi Wuf ta fito aguje tafadamata cikin murna da Farincikki. Ammi ta rumgume Nusiba tana Fadin"my dota nayi missin dinki sosai"Nusiba tasaki Ammi kafin ta sadda kai tana dariya Hajiya Hafsart na tayata Inna zainaba kuwa kallon banza kawai takema mutane tana tabe baki,Awaje Anty ta baje wata katuwar Tabarma su Ammi suka zauna ana gaisawa,Ammi ta durkusa har kasa tana gaida inna Fatsima saboda girmamawa Ai kan kace kwabo makota suncika gida,daman Inna ta aika musu hoho jama,"a suka cika gida,su Ammi da hajiya hafsart suka zage sukaji abincinsu suka sha ruwa,ita kuwa inna zainaba sai harare,Atsakar gida aka baje kayan wayyo Allah kayane sai iya kallonka wlh zinarai ne kawai da gwalagwalai ke yawo,kaya tun ana kirgawa har aka bata kirga,komai yaji banda tsiya Anty sakin guda kawai takeyi,Ammi tacire key din mota ta dora tace ga kyauta daga uwar ango,gu yasake daukan guda kayan abinci kuma tadora dubu dari biyu tace sako daga uban ango. Ai tuni gida ya rikice yara kuwa harsu  ruga sun gayoma su zubaida sun bazamo suma agabansu akai komai inna saude kuwa zaman dirshan tayi akasa tana ganin abu kamar mafarki,Anguwa gabadaya ta dauka ankawoma Nusiba akwati harda makulin mota wacce kaf unguwan ba wacce tasamu kwatankwancinta,Dada kuwa washe baki kawai takeyi wai jikarta tayi goshi,ko kunya bata ji. Nusiba da Rahma suna dakin kofar gida inda suka kaima musty abinci yashiga yaci,suka zauna suna hira,suna zaune ammh sunajin Haniyar dake cikin gida,Inna Fatsima tana gofe tana share kwallah murna wanda ko amafarki batataba zaton yarta zatayi goshi haka,Sai wajen la"asar su Ammi sukayi haramar komawa inna Fatsima tace adauki kudin Dasuka kawo dubu dari abasu,kememe Ammi taki karba dole suka Hakura abun mamaki wai Dada harda rakasu tana washe baki,suna tafiya tace adakinta za"a kai komai sai in Baba yadawo Tukun,su Anty sunso Su Inna tace su barta ai dai duk abunsu zasu dawo dashi tunda kaya dai bana su bane. inna Saude da ya"yanta kuwa daki suka shige sukayi zugum,Zubaida ce tace"Inna wai bakince kunsamata bakin jini bane,to in hakane miye yajawo wannan"Tafada cike da bakin ciki,Inna saude dake zaune ta rafka tagumi tace"Nima abunda nake Tunani kenan domin lami tabbatarmin da cewa Nusiba ko kare bazai rabeta ba"Tafada tana jaddawa, Inna saude takara cewa"dole ne naje naga lami gobe dole ne kam. Baba yana dawowa,Dada tatarasa daki tana Nuna masa tana cewa"Kai Abbakar wakaba Auren Yarinyar nan"Tafada tana Nunamasa dimbin kayan dake zube adakin"Shima da kallo yabi kayan kafin yace"Dada kina Nufin duk wa yarinyarnan aka kawo"Dada tace"Harda mota Abbakar wlh nake gayamaka"tafada tana kara yaye zanin gadon data rufe kayan,Baba yayi zuru kawai yana bin uban kayan da kallo,kan yadawo kan kayan abincin yace"Hardasu kenan? Dada tace"eh harda fa kudi"Tafada harda jadaddawa Baba yajuya yana cewa"to Dada komawaye ita tasani nidai na Rabu da kaya,to alhamdulillah"yana gama fadar haka yafice ko ajikinsa Dada kuwa kwana tayi tana mamaki da Tunanin waye Nusiba ta aura ne itafa tashiga rudu. Ranar Alhamis Fitowarsa kenan daga dakin lbru kiran Abbu yashigo wayarsa,cikin mamaki yadaga Abbu yace cikin kakkausan murya"Duk Abunda kakeyi ka ijiye kataho kano yanzu ina son ganinka"Yana gama Fadarhaka ya datse kiran,bai kawo komai Aransa ba,Ammh Abunda yabashi mamaki koda safe kafin yashiga dakin lbrai sun Hadu da bash,suna Haduwa yahau cewa"Angon yar africa"Nazir yaji yana fada ammh shi atunaninsa badashi yake ba shiyasa yakallesa kawai ya tabe baki,shiko bash dariya yaita tsuntsurawa yana dukuwa yana dagowa,Sanin Halin Bash na dariyan rashin dalili yasa ya masa banza bai Tankashi ba. Suna daukan Hanya ya Fadama ilu cewa,kano zasu cikin lokaci suka fita daga Abuja suka dauki Hanya. cikin lokaci suka isa,cikin azama da sassarfa ya shiga falon da Sallama,Ammi ne da Abbu ne zaune suna cin Fruit wanda ke cikin wani Faranti yana shigowa da sallama suka amsa,da suna dariyane ammh yana shigowa suka chanza Fuska kusa dasu ya isa yadurkusa yana gaishesu kin amsawa sukayi Abbu yagyara zama yace"Sannu ishasshe ko ince angon mai bakinjini"Yafada yana kallonsa. Shiko Nazir yaji abunda Abbu yace ammh atunaninsa badashi yake ba shiyasa yayi masa shuru,Ammi tace"Mgana fa Abbu ke maka kayi shuru ko muma zaka kaimu freedom din ka yayatamu mara mutumci"Tafada ta hasala,cikin matukar mamaki Nazir yadago yana kallon iyayensa shifa bai gane inda suka dosa ba,bakinsa ya motsa yace"Abbu ban...Bangane abunda kuke mgana akai ba"Abbu ya sakin mai dakuwa yace"kaci uwaka daba ka gane muke Nufi ba,mungode da cimana mutumci daka je kayi,don ba Nusiba kacimawa ba mu kacimawa"Ammi ta amshe dacewa"yaci ma kansa dai,domin iyalansa ya tonama asiri aie"Tafada Tana Hararansa. Nazir yayi tsam yana so ya tattara bayanan,domin shifa ya manta ma yayi wani Abu ammh jin sun ambaci freedom kuma suna ambaton wani Suna dabai gama ganewa ba yasa yadan fara dagowa,to a ina su Ammi sukaji zakuda kafada yay yace"Kuyi hakuri Abbu da Ammi'Abbu ya tabe baki yace"Kai ke da hakuri domin ina farin cikin shaida maka aranar daka cima mata mutumci amtsayin mai bakinjini to Aranar aka daura maka aure da ita"Abbu yafada wit full comfident. Nazir dake zaune yazubama Abbu ido yana maimata maganganun nasa akwakwalwarsa abu daya kemasa yawo akwanya" *An daura maka aure da ita* Kafin yagama hada maganan zufa ta ketomai cikim Razana ya zare ido yace"What dawa aka Dauramin Aure Abbu.? *Comment,share and vote* *Mubjam*✍ [4/11, 2:13 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊   *```(onward together)    *JUSZ GIVE US A FOLLOW*✔ *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` ```Alhamdulillah,munyi Nasara munci zabe Baba Buhari 2Times ALLAH muke roko yataya baba riko yabashi ikon kula da kasarmu Najeria``` _Wannan shafin kacokan sadaukarwa ne ga KADUNAWA...Bisa ga yadda muka Fito mukayi ma Babanmu ruwan kuriku,nagode muku sosai GOD bless u all_ *AM SRRY 4D LATE UPDATE WLH YANZU BA,"A BARIN MANA WUTA SOSAI...AMMH DAZARAN KOMAI YAYI DAIDAI ZAKU DINGA JINA AKAI AKAI....NAGODE..MUBJAM*💕💕 15/16        """"Abbu yakallesa akarkace yace"Dawa kuwa? da mai mganar aka daura dashi"Abbu yafada kai tsaye yana kallonsa,Nazir yaji gabadaya zufa taketomai jikinsa yasaki lokaci guda,cikin karfin Hali yazare dan siririn gilashin dake idanunsa yace yana kallon Abbu muryansa tafara rawa"Abbu...What all dis,meyasa kukayi Tunanin yankemin wannan danyen Hukunci?At all ma African ladys basu taba burgeni ba Abbu,Why? yafada idanunsa sun kada sunyi jajawur kamar barkonu.   "Abbu ya murmusa cikin dattako yace"Sanin Haka yasa na aura maka ita kaga sai ka fara daraja matan kasanka,kai bari ma infadama gaskiya wlh kamaci sa"a ne lokacin daza"a dauramaka aure anfito sallar azahar da dan sauran jama"a,wlh naso mutane biyar kachal mu daura maka aure naka karyan girman kai da wawanci irin naka"Abbu yakareshe fada rai bace.   Nazir ya dukar dakai gabadaya kansa ya kulle duk sanye Ac dake falon baisan yanayi ba domin gumi kawai yake Hadawa,ji yake kamar ya barke da kuka saboda takaichi,ace kamar shi Nazir ayi mai wannan  wulakanci,yo wulakanci mana aurensa kamar auren wani dan garuwa,kuma ma arasa wacce za"a dauramai sai wannan kuchakan yarinyan illiterate wacce sam bata da wayewa. Ammi ce ta tsuramai ido tana kallon yadda yake wani gyara zama tace"Wannan shine sakamakon Abunda kayi,kaga kenan kanka kacima mutumci,tunda yanzu tana mtsayin matarka ce"jin Abunda Ammi tace sai yaji kamar ta watsamai ruwan zafi yadago rai bace yace"but yakamata Ammi aji ta bakina ko? kafin ayanke min Hukunci,atlast am too young Abbu da aure kuma ni ban shirya zaman aure yanzu ba gaskiya"Yafada yana yarfa Hannu. Ammi tace"Ok muji tabakinka,to meta maka,yanzu kagashi muna tambayanka Me baiwar Allah nan tamaka ka zabi tozarta ta a idon duniya eye? Tafada tana tsareshi da ido,Nazir yaji kamar ya kurma ihu da tambayan da Ammi ta jehomai kawai yanzu sai yace tataba shararamai mari,No bazai yuyu ba ko banza yanzu matarsace kuma Abun kunyan sane aji dat villager girl tataba taba lafiyar Fuskarsa. Cikin bakin ciki da Nadamar mai karfi ya Furta "Babu komai kawai a barmagana nan"Yafada muryan cikin dakewa Abbu yayi tsaki yace"Kema kika tsaya sauraransa aure ne mun kullah kuma wlh tallahi kaji na rantse koda rana daya kayi kokarin kwance wannann hadin to ni Adam na cireka acikin ya"yana"Abbu yafada kai tsaye cikin kakkausan murya. Nazir yadago Arazane yana kallon Abbu yana so yayi mgana ammh takaichi yahanasa Ammi tace'kayi min Daidai Tunda shi yazama babban banza,wlh ko mustapha bazai yi Abunda kake yi ba Nazir,Haba kamar wani wanda baida ilimi,tarbiyan nan kullum cikin kokarin baku mukeyi ammh,kai kamar wanda dujal yama fitsari aka"ta inda Ammi ke shiga batanan take Fita ba,shidai Nazir shuru kawai yayi kansa akasa ammh Allah kadai yasan Halin dayake ciki. Abbu yayi shuru bai kara mgana ba,yamaida Hankalinsa gurin kallon tashar aljazeera,Nazir yadago yana kallon Abbu da Ammi yace cikin sanyi da sarewa"Kuyi hakuri Ammi i promise u baza ku kara kamani da saba muku ba"Yafada yana cizan kasan bakinshi,Ammi ce tace"Allah yasa,Abbu kuwa ko kallonsa baiyi ba,Nazir yayi kasake yana kallon Abbu dayawani hade Rai. cikin mutuwar jiki ya mike zai Haura Sama Abbu yace"Fatima kin mai bayani kuwa? Ammi tace"A"a,Abbu yace"To mekike jira,...Kai dawo nan"Yafada da kakkausan murya ,Nazir yadawo yasake zama yana tankwashe kafa aransa yana Fadin"Abbu da Ammi wlh kungama kashe Rayuwar danku da kanku" Abbu yakalli Ammi yace"yimai bayani fatima"yafada yana Kauda kai,Ammi tagyara zama tana dauko wani memo dake gefenta tace"Mganar kudin kayan lefe ne da"aka yi maka"Tafada tana kallon Nazir,wanda yazubamata ido kawai cigaba tayi da cewa"duka miliyan hudu aka gama hada komai"Nazir ya ware ido kan yace"milayan hudu,duk kuka kaima wannan almajiran Yarinyar"yafada wit full suprise. Ammi ce tasakin mai Dakuwa tana cewa'Kaniyar ka,in hakane kowama almajirine,Kaga Nazir ana raba ka da kiwon awaki kana kyalla ta haihu ko,bazaka shiga taitayinka ba ko"Tafada tana Nunasa da Hannu,Dukar dakai kawai Nazir yace"Kuyi hakuri Ammi"yafada cikin sanyi murya,sai kuma tsausayin Shi yakama Ammi takada kai tace"Allah ya shiryeka. Ammi tace"Zaka kawo kudin ne,na rantama anyi komai angama,har ankai kayan"Tafada kanta tsaye,Nazir dake kallon Ammi yace"Yanzu Ammi don kunmin kayan Aure sai na biya? yafada yana bayyana mamakinsa. Abbu ne yace"Ah dole ka biya yaro,ai ada mundauka kana da mutumci,ammh yanzu kam mun gano ka tunda baka da kirki muma baza munaka kirki ba"Nazir ya bude baki ham,yana kallon Abbu wanda yawani hade rai. Nazir yayi ajiyar zuciya yace"Zan tura miki ta banki shikenan ko?Abbu yayi caraf yace"Ina fa mganar inda zaku zauna ada gidan dake kusa damu Nakune kaida dan"uwanka mustapha na sa aka ginamuku,ammh yanzu tatashi shin haya zaka kama ko,kuwa siyan barayinka zaka yi gabadaya"yafada yana kallonsa,Nazir ya rike baki cikin mamaki yace"Abbu shi gidan ma"Abbu yace"yes ai ka isa kama kanka komai,ko baka isa ba"yafada yana kallonsa. Nazir yasauke idanunsa yace"Shima zan bada duka Abbu"Abbu yace"bani son biyan kadan kadan gabadaya zaka turan kayana mallam"Abbu yafada harda gyara zama,Ammi taji dariya takusa kwacemata,shikuwa Nazir galala kawai yayi yana kallon Abbu cikin mamaki da al"ajabi. mikewa yayi jikin kasala yace"Allah ya huci zuciyarku"yafada bayan ya mike Abbu ya amsa da Amin da dan karfi,Nazir yakalli Abbu kawai ygada kai ya haura sama yanajin kamar bashi ba wai shi Nazir akama Aure kamar wani wanda baida gata. Ammi da Abbu dasuka bishi da kallo suka girgiza kai,Abbu yace"duk abunda kikaga inayi inayi ne saboda yagane yayi ba dai dai ba"Ammi tace"Nasani Abbu,yayi daidai ai bakaga yadawo hayyacinsa ba"Abbu yakada kai yace"Allah ya shiryamana ammh yaron bansan meke damunshi ba sam" Nazir yana shiga daki yayi tsaye atsakar dakin yana rike da kugu,yana kallon kansa ta madubi yana so ya tabbatar da shine ko ko ancanjashine cikin wani bakinciki yafada kan makeken royal bed din dake dakin yana fitar dawani hucin zafin ta bakinshi,Yanaji kamar yakurma ihu,ko ina yaje ba mafita domin Abbu da Ammi tsab zasu iya sallamasa inyace zaiyi wani abu,inda Allah ya taimakesa babu wanda yasani lallabawa zaiyi ana gama biki wlh ya sulale yakara gaba,intagaji da jira,su Ammi sa raba auren takara gaba,don wlh bazai iya rayuwa da wata aba wai amatsayin mataba never. Wannan Shawaran dayayi yasa yadanji Naam aransa shiyabashi daman fadawa toilet yayo wanka Fitowarsa kenan daure da tawul akugunsa daya kuma na bisa kansa yana Tsane Ruwa madubi yanufa direct yana tsane kansa,cikin madubin yake hango kamar mutum,yana zaune kan kujerar dake dakin,Cikin mamaki yakara ware ido,yana kara kallo,dariya bash yasake saki yana fadin'matsoraci nine Fa kada ka sakin zanin saboda firgita"Yafada yana Dariya. Juyowa Nazir yayi yana kallon Bash dake zaune yace"Kai daga ina"Bash yakara gyara zama yace"daga gida ai muna nan sai biki ya kare"yafada yana kallonsa Nazir yaji wani abu dumm ya tsirgamai yace"Bikin wa? yafada yana wani hade rai Bash daya fahimci rainin wayau na Nazir yatashi sai yace"Bikin Nazir Adam galadanchi da amaryansa Nusiba saddiq bunza"Yafada yana kallonsa kasa kasa. Nazir dayaji kamar yabugamai guduma yace aransa"Ai na mutu tunda wannan agulmiyan yaji"Afili kuwa daure fuska yayi kawai yajuya yacigaba da shafa mai Bash kuwa dariya yayi yace'Harda ma wifee muke tana kasa gun Su Ammi"Tsaki Nazir yaja yana Fadin"Mtewwws wifi ne ba Wifee ba banza namamajo kawai"Bash yabuga dariya zai yi mgana kenan aka fado dakin ana Fadin"hello guys...Da sauri Nazir yajuya yana kallon kofa lokaci daya da kwalalo ido bash yamike suka rumgume juna yana Fadin"Kai mutumi da wuri kaima"Muhammed gaddafi wanda suke cema MG ya kariso cikin shigarsa ta riga da wondo na kamfanin armani baki da Fari sai wata jaka dake bayansa takalmin kafansa booth ne. Rumgume Nazir yayi yana Fadin'Miss u buddy"Nazir dake samkame ya rabashi da jikinsa yana cewa"Kai kuma daga ina"baisamu zarafin mgana ba Gidado yafado falon,ammh shi sanye cikin wata wagambari dinkin muhammed harda hulansa zannah bukar ihu suka zuba kan su rumgume juna suna murna kamar wasu yara,Nazir daya sankare atsaye yace aransa"Na mutu,tunda yaran nan suka sani"Ammh afili sai ya waske shima yaje yayi joining dinsu suka Rumgume juna gabadaya. Bayan sungama murnan MG yayi sufa yahaye gado yana Fadin'yau zamu tuna da,gayu"Nazir dake shiryawa cikin wasu kananan kaya yakallesa yatabae baki kawai Gidado ne yace"Nima fa madam nazo,kaima naga madam ashe tare kuke"Bash yace'eh kasan Abun namune fa dole muzo tare cos bansan yaushe zan komaba kuma bazan iya barinta ba gaskiya,cos nima bazan jureba"gidado yace"nima wlh sam zanji na takurane"MG yace"kudai wlh yan iskane baku da zence sai na mata"Harara gidado yazabgamai kan yace"to ina ruwanka in mutum yaji Haushi gobe adauramai aure mana"MG yatabe baki yace"Allah ya kyauta ai ni ban shirya aure yanzu ba tab"Yafada yana kallon su Bash ne yace"Shii.Buddy wlh ka iya bakinka kada abunda yaci Nazir yacika kaidai naka kawai Fatan alheri ne"Gidado yace"u ar alright buddy gani gawane ya ishi wane tsoron Allah"yafada yana kallon MG. Mazir dake jinsu yamusu banza yana gama shiryawa yadauki romot yana latsawa tashar NTA abuja yalatso daidai ko ana haska kayatattacen katin dake dauke da pic dinsa shida Nusiba agefe daya wanda take tsaye,ta sanya shadda gezner mai ash colour shikuma yana kan kujera,tasanya hannunta tadago mai haba tana dariya shikuma yana kallonta,wow..So Amarzing wlh sun bala"in inyin kyau,daga gefen jikin katin aka rubuta sunayensu bayan ambama mutane hakuri narashinjin daurin auren hakan yafaru ne saboda wasu dalilai akwai reception A USMANIYYAH RESTAURANT Dake kongo zaria,bayan nan da la"asar za"adauko Amarya zuwa kano,karfe 8:00 akwai kayattacen dinner wanda zai gudana a wani Baban hall dake kano wato MARHABA EVENT CENTER,No childreen,dress code Blue and pick sanarwa daga Bash da Mg da Gidado. Nazir daya wangale baki yana kallo Saboda mamaki ai baigama mamaki ba sai da Bash yajehomasa jaridar dailytruth ta wannan Ranar ashafi na 10 suma sun saka,Nazir yayi shuru kawai yana mamaki,bash yace"Saura bbc chan ma munkai ai abun bana wasa bane man"yafada yana dagamai gira,Nazir yayi wani jagale kawai sukuwa dariya suketa sakamai kamar sunga wani wawa. Hohoho kan kuce kwabo Wannan lbri yazagaya duniya gabadaya domin Ammi da kanta takai sanarwa gidajen radion dake kano gayyatan mothers day din dazata gabatar wanda zai gudana afarfajiyan gidan VC Adam galadanchi Ranar Asabar tana gayyatan dukkan iyaye mata tundaga matan gwanoni da likitoci da matan ministoci kai dakowa dakowa ana gayyatansa da karfe10:00Am budaddiyan katin gayyata daga uwar ango Dr Fatima salahudden agadez. Manaja daya Hadu da Sanarwan sai da yazauna yana kara kallon katin inba idonsa ke gizo ba sunan Nusiba yagani da Nazir,topha to waishi wannan sarkakiyan daga ina shifa yakasa ganewa yakira nombar Nusiban akashe sai yakira na Rahma ya tambayeta tana Dariya tatabbatarmai da gaskiyan mgana ai manaja kashe wayar kawai yayi yana al"ajabi yace"daman duk abunda sukeyi soyayyah sukeyi kenan,tab lalle sun iya buga game,to bashi kadai ba Haka masu saurare daga gida sukaita mamaki sunajin salon nasu ya burgesu dama bakinjinin dayace tana dashi saboda yasan shi zai kwashe abunshi kenan,gaskiya salon yatafi daidai. Zaria. Nusiba bata shirya komai ba sai walima wacce suka gudanar Adaris Hadith dake magume,dama koda take gida mkrantanta kenan,Wanda ya gabatar da wa"azin mallam Auwal mai shago na tsawon awa uku,ta rarraba kananan qur"anai yan izufi biyar biyar,da chasbawa,da dabino dake cikin wani dan leda. Gyara kuwa Anty ce tazage tana kokarin gyarata,bayan tashi daga walimar taje tayi salon kunshi kuma wata makociyarsu ta iya zane ita zatazo tamata da daddare ta kwana Dashi,Saude kuwa da lami har gun boka suka koma,yayankamusu karya yace bazata taba tarewa ba sai dai auren yakare ahaka,kayan aure kuwa Anty tace ma Dada wlh kar ataba komai domin ango yace aka tabamai kaya,wlh zai zo yakamata,jin Haka yasa Dada dawowa da kaya tana Fadin"Dama ba dan mutumci bane wanda ta aura tabdijam.Baba har yau baiyi musu wata mgana ba,shiyasa suketa shirye shiryensu cikin farinciki da lumana su zubaida kuwa tunjiya suka zo sai sunga abunda zai turema buzu Nadi. *#TEAM NAZIR#*💪 *#TEAM NUSIBA#*💪 *AKAFTA*💔💔 *Commet* *Share* *Vote* *Ummi sulaim ce*✍ [4/11, 2:13 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊   *```(onward together)    *JUSZ GIVE US A FOLLOW*✔ *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN _*Ina kuke makaranta littafan online toku matso kusa domin fa nesa tazo kusa,ko kunsan shahararriyan marubuciyar nan HAFSART HAFNAN,Marubuciyar SHIN SO DAYANE? da HIBBATULLAH ,dA Kuma MARAICI NA....to itace Tazo muku dawani Sabon salo mai Tafiya da salon bugawan zuciya....FATALWAN MIJINA..."Sunanshi ko daga jin sunan ba kunsan akwai badakala,Labarin tsausayi da soyayyah hade da sadaukarwa,duk wanda bai karanta ba wlh ya nema ya karanta kada abashi lbrin don jin yadda Rayuwar ZAYBA zai kasance ita da FATALWAL MIJINA...Save da Name FATALWAL MIJINA!FATALWAL MIJINTA  don bana mijina ba*_😏 ```I DASH D WHOLE PAGE TO U INTERLLIGENT WRITERS ASSO. Umm Abiden,mummfdly,Anty sainah,my Anty Naja"atou,My leema,My sahiba hafnan,Aufana,Queen,ummi meenal,my esha,Anty meena,mom afra..Etc I relli love u so much bbys 16/17     """"Nazir kam yaga Rayuwa,domin dare nayi suka dasa,gidado yana wayada Ramlart Bash da Zahransa,shiko mg da sadiyansu suka cikama Nazir kunni ga takaichin dayake Fama dashi ga nasu,tsaki yaja ya fice yabarmusu dakin yana wani cin mgani sukowa ko takanshi basu bi. Kawu jibo kudin dake Hannunsa yahada dana hannun Inna fatsima ko takan Babana bai bi yaje JAJA SAUKI  dake tudun wada yasiya mata itelian bed da kujeru sai abunda ba"a rasa ba,Anty kuma taje DAKIN AMARYA Tahadomata yan kayan kichen daidai gwargwado,motar kayan daga nan sai kano tayi su Ammi sai dai suaga kaya,Abbu da Ammi basu ji dadin yadda su kawu suka takura kansu ba ammh suka amsa cikin gidan aka bude aka samu wani daki aka sanyansu domin ko"ina an cikasa da kaya. """"Musty kuwa gudummuwarsa,shine komai abum rabawa shi yayi da duk abunda za"a sha na ruwa,kama daga key holder,memo,jaka,trable bag,agogo,na hannu dana bango,takalmi dukka da hutanan Nazir da Nusiba wanda suka yi kyau sosai kamar tare suka dauka,direba yatada yacika masa mota ya kaima Nusiba,sai dai kawai taga sakon kaya,su maltina,faro,swan water,viju,bobo,five alive,ziza,hollandian etc,Nusiba tayi matukar mamaki dataga hotonta dana Nazir ahade kamar tare suka dauka,Saboda yadda sukayi kyau ahoton. Inna saude da ya"yanta sunga abun mamaki domin jikinshi yafara sarewa ganin irin abubuwan da"ake saukewa duk wa Nusiba ammh kuma karfin su cewar da saude tayi da auren kawai zata tsira,sakin jiki sukayi aka shiga hidama sunayi suna gulma,tuni gida ya cika da yan"uwa da abokan arziki ana ta hudima. *YININ BIKI* """Takowani bangare gida ya cika gidansu Nazir kuwa tuni har bakin agadez sun iso masu yalayalan gashi buzaye,inna zainaba ta iso itada ya"yanta sun hakimce agefe suna kallon kowa daidai ammh kuma sukansu sun san basu isa wani abu ba domin daga matan likitoci sai likitocin matan gwannoni sai na ministoci matan leccharori da matan prof prof,kai abu fa bana yara bane na masu ilimi ne da kudi da wayewa. Su bash sun Safe suka Nemo Nazir suka rasa,gashi kaf wayoyinsa akashe ransu ya baci Dole suka Fadama Abbu,Abbu yace su rabu dashi su cigaba da shirye shirye duk inda yaje zaima dawo ne"Gabadayansu sun shirya cikin ankon wata farar gezner mai kyalli da yarari dinkin yar ciki,da babban riga wow wlh sunbala"in yin kayau kowanne ya kwafa hulansa baka zanna bukar,sai rufaffen takalminsu baki na fatar damisa haka agogon dake daure ahannunsu na kamfanin Rado. Bash,gidado,da mg sunfito gwanin sha"awa harda musty ammh shi sanye cikin wata shadda deep blue wacce ta amsheshi shima harda babban riga Ammi kuwa guda tasaki data gansu sukuma suka duka suna gaisheta Zahra da Ramlart ma kowacce taci adonta cikin wani rantsantsan leshi gwanin sha"awa. Har Sha biyu tayi babu Nazir babu dalilinshi shiyasa suka dau Hanyar zaria cos basu son suyi dare ammh sun gudiri niyyar rama wulakancin dayayi musu. Shiko Nazir daga sallah Asuba bai dawo gidan ba yatuka mota dakansa yaje yakama daki a hotel ya shiga yayi kwanciyarsa kuma ya kashe dukkan wayoyinsa aransa yace"Basai naga wanda za"a dama ba"yafada harda tsaki Hankalinsa kwance yake barcinsa kamar baibar masu jira ba. *Zaria*    """Achan ma abubuwa fa sun kachame abun mamaki Baba ya fito da buhun shinkafa har uku ta tuwo,daya taci biyu yabawa Anty harda dubu goma ayi hidima,to daman sun riga sun siya kayan miya kara kawai sukayi,tuwon shinkafa sukayo da jallop din shinkafa harda alale Inna Fatsima ta sanya leshinta wanda kawu ya dinkamata ta fito tayi shar da ita,Haka Anty ma Nusiba kuwa,kunsan dai bata kowa daga ita sai kawarta Rahma sai wata yar"uwansu mai Suna Naja wanda itama budurwace ta shiga cikinsu,suna cikin gida abunsu Nusiba tayi lallenta ja da baki wanda yayimata kyau sosai shiga kawai take tana Fita cikin kayan alfarma kunnenta na hasken zinare haka ake wawason drinks kamar wasu mayu,su saude kuwa jida kawai sukeyi suna sha suna boyewa sunga banza,gashu yaki karewa inna Fatsima kuwa tace abasu suta diba,makota kuwa sun shaida kam,anguwa tadauka barinma lokacin da aka Fara raba kayan rabo,ba abunda aka raba yafi jan hankalin mutane ba A"a hoton Nazir da Nusiba shi yake jan hankalin mutane Suna kallo suna ayyana tabbas Nusiba takai makura adace ta ko'ina Dada kuwa tanagani cewa tayi"alqur"an ba mutum bane,ita yaushe tataba ganin mutum mai kyau haka,su kuwa su saude cewa sukayi wlh karyane ba mijin bane ,ansane don araina mutane wayau,wannan ai ba dan Nageria bane,Saude tace"Af kwace ai muna nan muna zuba ido sai munga yadda zata kaya. Koda biyu tayi tayima su Bash azaria A USMANIYA RESTAURANT suka yadda zango wanda kongo tacika tab duk wanda yaga tsalatsalan motocin dake gurin yasan abun na manyane, achan kuma sauran abokan aikin Nazir suka samesu guri yacika,musty ma dana shi tawagar yazo kuma har lokacin wayar Nazir akashe saboda wulakanci. Tuni dama Musty yakira Rahma wanda wayar Nusiban ke Hannunta yafadamata suna,nan zuwa su kammallama komai kafin su iso,suna zuwa zasu wuce dasu,tunda tafadama Anty Nusiba ta rude tafara kuka,inna Fatsima tace"Anty tafadama Dada cewa yanzu za"a atafi da Nusiba,jin haka yasa kan Dada yayi girma tace akawo Nusiban dakinta babanta zai zo yaganta. Nusiba kuka kawai take har aka kaita dakin Dada fuskarta rufe da wani mayafi saude kuwa tabae baki tayi tace"Hmm ayi mugani yarinya kin iya bariki wacce takusa tsufa agidane zata zo tana kukan munafurci"Rahma ne tabata amsa da cewa"Ai kinsa barikin ma iyawa ne,wani in yayi amsarsa take,wani kuwa wlh da duka yake dawowa"Nan fa saude tasa kuka wai Rahma tazageta su Zubaida da Amira suka taso wai zasu daketa itakuwa tace shege kafasa,dakyar aka rabasu sunata zage zage,ruwa ya karema dan kada. 4:00pm Daidai tsalatsalan motocin su bash suka Fara karya kwanar layinsu Nusiba dama kusa da mkrantan ALBANI SCIENCES ACADAMY suke,tuni kallo yakoma sama domin sai da aka jera mota goma akofar gidansu Nusiba kuma gabadaya motocin iri dayane bakake Na kamfanin toyota,camry wanda daman yawancinsu motocinsu kenan. Tuni anguwa ta rude yara da manya suka cika kofar gida harda masu leke ta kantanga,ai kallo bai kareba ba sai da su bash suka firfito daga cikin mota da sauran abokansu wai,wai tabdijam wlh tallahi haka mata ke tuntube saboda kallo maza kuwa suka fara tsarguwa domin gani suke duk haduwarsu sun zama wasu dodone tunda sukaci tozali dasu bash wa"inda ke baza kamshin daya na turaren chris Adam. Baba na majalisar lbri yasameshi Dada ta aiko yazo tun yana daga Nesa yaga jama"a damkan akofar gida ga wasu motoci sun sunyi jerun gwano bai gama mamaki ba sai da ya kariso bash kuwa na ganin Baba zai shiga gidan yana waiwayansu yace"Sallamu Alaikum mallam muna mgana"Baba yadawo daga baya aransa yana mamakin me sukeyi anan donshi bai kawo Nusiban suka zo dauka ba. Bash yabashi hannu sukayi musabaha yana Fadin"don Allah amarya za"a fitomana da ita saboda dare,munata kiran waya ba"a dauka"Baba yabisu da kallon cikin firgici kafin yace"To..TO yanzu za"a fito da ita"yana Fadar haka ya juya cikin Hanzari ya shige gidan ko lura da matan dake gaisawa dashi baiyi ba yafada dakin Dada yana kwalamata kira"Dada dake zaune tatasa Nusiba gaba tana ta yabamata mgana son Ranta itakuwa tana duke tana kuka. Baba ya kariso dakin yana Fadin"Dada me kuke jira ne,baku mika musu ita ba"yafada yana kallon Dadan,Dada ta mike tana Fadin"wai Nasiha nake mata duk da kasan dan bariki ko an mai ba ji yake ba,kada dai ace baka ce ba"Baba yayi tsaki yace'Dada ki fito da kayan da mukayi mgana dake,ku mikata su tafi da ita daman kamar akan kaya nake da zaman data keyi agidana"yafada yana hararan Nusiba.. Nusiba dake kuka ta cikin mayafi ta mike zuruf data ga Baba na shirin fucewa tasha gabansa durkushewa tayi cikin kuka tace"Baba don girman Allah kayi hakuri kayafemin,Kasamin albarka koda sau dayane Arayuwata don Allah'Tafada tana kuka mai bam tsausayi Baba ya kalleta sai kawai yaji tsausayinta kallonta yayi kawai sai ya samu kansa da cemata"Allah yayi miki albarka ya albarkaci Aurenki"Yana gama Fada ya fice Nusiba ta amsa da Amin da karfi Rahma dake kofar waje tsaye tafada dakin tadaga Nusiban suka fice Dada na tsaye tana kallonsu. Bata direta ko"ina ba sai gaban inna Fatsima,Nusiba ta rukumkume inna Fatsima tana wani kuka mai cin rai tana Fadin"innata bazan iya tafiya inbarki ba,wlh bazan iya ba,wayyo inna"tanayi tana kuka,Kowa tsausayinta ya kamasu Inna fatsima ma taji kwallah tazomata ta dafa kan Nusiba tana Fadin"Zaki tafi Nusiba,kuma da yarda Allah Alkhairi zaki ta gani Allah ya baku zaman lpy ina miki Fatan alheri" Dakyar Anty ta bambare Nusiba ajikin inna Fatsima ammh Nusiba taki yarda afitar da ita,ana Haka saiga Musty ya shigo dakansa har dakin inna Fatsima yana ba Nusiba baki,kukan data keyi ne yayi yawa dakyar Nusiba ta yarda ta Fito dama tuni kayanta na mota Dada kuwa buhun shinkafa daya ta fito dashi dana masara tace asa amota,musty yace"Tab ai bagurin saka su ta barshi kawai,Dada ganinshi bature yasa tayi shuru saboda itafa bata gama yadda da Auren Nusiban ba. Motar Bash aka Sanya Nusiba aciki Anty ta shiga da inna saude wacce Anty tace ta shiga kodon taje taga yadda Allah yadaukaka Nusiba,ai jama"a akafara rububin shiga mota,su zubaida da Amira sun kame cikin mota sunyi alqawarin sai sungano komai domin sufa har yanzu basu san Annabi ya faku ba. Rahma Da Naja motar musty suka shiga makota ma fa sun gayyah kowa sai so yake ya shiga yaje yaga komai,Dada kuwa,tana leko ta katanga aranta tana musu kallon karshe don tace"Tabbas mijin Nusiba inba Dan mafiya ba to dan  safaran mutane ne" Koda biyar tayi sun dau Hanya,gudu sukeyi sosai saboda suna so su isa da wuri,Bash kuwa yana Driving yana gwada nombar Nazir ammh akashe tsaki kawai yake ja yana ayyana wulakanci dazai ma banzan gayen nan. 7:49pm suka iso kofar tamgamemen gidan Su Nazir wanda maimakon ashiga sai naga an wangale get din kusa dashi wani katon farfajiyan dake shimfide da interlock ya bayyana Saboda girman gurin duka motocin suka sulala ciki abun mamaki Ammi da kawayenta na tsaye agefe suko su zahran Gidado guda kawai suke saki,Ammi da kanta ta fito da Nusiba daga mota tana mata feshin turare,Inna saude kuwa baki tasaki tana kallon aljannah duniya domin ko ina ya gauraye da haske inna saude baki bude kawai take kallon ko"ina flat biyu ne agidan daya upstair ne daya kuma na kasane,kawai upstair din suka Nufa Ammi na rke da Nusiba tace tashiga da kafar dama kuma da bismillah ai suna shiga falon jama"a suka fara raina kansu domin komai na Falon pick ne tundaga kujerun da labulanyan gasu rantsantsu royal ne masu kyau da tsari sai wani katon tibin bango daya cinye rabin Falo daga chan gefe gawani dining wanda ya fitinu iya fituwa,daga yammah kichen wanda nan kallo yake,bedroom biyu ke kasan,sama kuma arufe yake ma"ana na mai gidan ne. Dakin dake bude aka shiga da ita wayyo haduwa shima yahade da pick colour shikanshi royal bed din pick ne wardrope din ma Haka madubinta shakare da kayan kwalliya na kamfanin MAKARI..Kai abun sai wanda ya gani,inna saude tundaga kafet din daya lumemata kafa ta sulale nan falo ta zauna tana raba ido,sukuwa su zubaida sun Rasa inda zasu zauna basu wanchan kujeran basu wanchan kamar wasu wawaye. Shiko Nazir sai gabda mangariba ya tashi yayi wanka yayi sallar odar sakwara yasa aka masa da ferfesun kan rago yabaje yaci abinshi,yama manta da kowa. Gidado ne bayan su ijiye Amarya yace ma su bash"Buddy wlh yanzu wani friend dina yakirani yaga motar Nazir awani hotel a kanon nan"Bash ya fada mota yana Fadin"yabamu address guys ku shiga mota muje wlh yau sai Dat stupit jounalist din chan yaci mai garinsu"mota daya suka shiga suka fice daga gidan da gudu. Hotel din suka Nufa,suna zuwa suka Ga motar bash yace"Kunga motar dan iskan ko,lalle gayen dan renin wayau ne wlh,muzai mayar yan iska"yafada cike da fusata, fita sukayi suka shiga ciki suka samu onduty na ranar suka ce yaduba musu Nazir da dakin dayake,da yaso yayi musu gaddama saboda tsarin aikinsu ne ammh ganin dayayi kamar suna da alaka dashi yasa ya fadamusu dakin 206 ammh dukka da haka bai yarda ba sai da ya bisu saboda tsaro suna zuwa shi ma"akacin otel din ya kwankwansa kofan yana kwance kan kujera daga shi sai boxer yace"Who..? yace"Room service saboda sunce kar yace sune"tashi yayi yaje ya bude yana budewa suka rufta dakin bash ne yaja wuyansa gidado kuma yaja kafansa daya mg yaja daya suka yadda dashi akasa ji kake tim,suka hau jansa atsakar dakin suna kuma kai mai Nushi lokaci daya,dariya Nazir keyi yana Fadin"mugaye zasu kasheni,sukuwa ko jinsa basayi sai naushi suke kaima kawai don su huce Haushi,ada har ma"akacin otel yafara tsorata ammh ganin yadda Nazir din ke dariya yana cemusu mugaye,yasa yakada kai ya fice,domin yasan cewa yan"uwansa ko abokansa. Gani yayi in yazauna zasu illata sa yasa yasa kafa ya shure bash ya mike yana rike gefen hannunsa yace"Allah ya isa mugaye,kawai kowani gardi ya ware karfinsa akaina'tsayawa sukayi suna haki suna kallonsa,shikuma manyan rigunan dake jikinsun ne yasashi tsuntsurewa dadariya yana nunasu yace"buddys meye haka kunata bulum bulum kamar wasu malamai"Bash ne yakara kaimai naushi yayi sauri ya kauce kawai gidado ya shammacesa yayi mai kulli aciki dukewaa yayi yana Dafe mara yadaga musu Hannu yace"ku tsaya,am srry buddys kuyi hakuri kada ku illatamin kwan Haihuwa fa"kallon juna sukayi yako marairaice yace"am srry wlh zanyi duk abunda kukace"yafada harda rusunawa bash ne yayi ajiyar zuciya yace"Kaci sa"a wlh da sai ka gane baka da wayau,waka mayar dan giya'yafada cike da Haushi,Nazir kuwa ganin yadda suke Huci yasa yasadda kai domin yasan yadda ya kullesu tsaf sai su mai Taron dangi sucimai uwa. Marairaicewa yayi yana Fadin"Am srry buddys Baran karaba"mg fridge ya nufa yadauko ruwa yana sha,shikuwa bash ficewa yayi badadewa sai gashi da kaya aleda ya watsa kan gado kafin yanufi Nazir da sauri harsaida yaja baya kokarin ciremai dan boxers din yake Nazir ya rike yana kallon ikon Allah,Mg ya kyalkyace da dariya yace"buddy kamin daidai mumai wanka cos kar ya batamana lokaci har 8 din takusa"jin haka yasa Nazir ya kucce yayi saurin Fadawa toilet,dariya suka sheke dashi,lekowa yayi yana Fadin"yan iska kuna gardawan ne zaku min wanka,ni kuma na tsaya,dama wata charmin baby ce'yafada harda musu gwalo binsa bash yayi ,da sauri ya maida kofa yana dariya gidado yace"Shege to baka ki sakin jiki ba,ga garachan wlh munzo ma da ita"yafada yana dariya tsaki bash yaja kan yace"mtseww bar dan iska wlh ina tsausayama Nazir randa zaiyi kuka da idanunsa'bude bakin gidado sai cewa yayi"can"t wait to see the day buddy"yafada yana dariya mg dake gefe yayi daidai kan gado yace"me too wlh "dariya suka kara sawa kan bash yazaro wayarsa zaran sa ke kira yana dagawa tace"Hubby kuna ina ne,gamu na fa mun kusa kammallah shirya amarya baku zoba"bash yace'ok gamun nan zuwa kowa yazama cikin shiri"gyada kai tayi kan ta yanke wayar. *BA LALE NE KUJI NI GOBE BA SAI ZUWA,JIBI KO GATA..Am sryy zanyi busy ne* *comment* *Share* *vote* *Mubjam*✍ [4/11, 2:13 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊   *```(onward together)    *JUSZ GIVE US A FOLLOW*✔ *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN _*Shirun dakukaji hakan yafaru ne da rashin jin dadin dabanayi,dana fara typing sai hannuna yafara rawa,wlh dakyar nayi wannan kumin uziri Allah yabani lpy komai ya daidaita...*_ ~d whole page is dash for us,mu ya"yan Hadizatous HAFSART HAFSAN diyar mamata zaria,JAMILA JANAF kuma diyar mama ta minna ce,mu ji dadinmu mu shana,mu wuta yau ranar tamuce,Allah nake roko ya ingantan Rayuwarmu data iyayenmu,yasaka musu fiye da kokarinsu akanmu Ameen~ ```Masoyana aduk inda kuke,godiya agareku da kauna ta har abada nake muku,ngd da soyayyarku gareni,Allah nake roko yaban lafiya mai dorewa kodon naita faranta muku...Janaf na muku son kauna na har abada ne``` 17/18 """""Sai da yakusa cin minti ashirin abayin kan yafito yana Fitowa bash ya shiga shima agurguje yayi fito gide ya shiga daga shi sai,mg koda suka fito sun iske Nazir sanye dawani 3quater yana shirin sanya wata riga fizgewa bash yayi shikuma gidado yadauko ledar da bash ya shigo dashi,ya firfirto da kayan ciki wow...Wata jikakkiyan deep blue din excerllencior ce mai maiko da yarari akallah zata baiwa dubu hamsin baya suka fito da ita ko kuLasa basuyi ba suka zare wando suka turasa bisa gado kama kama suka sanya masa wando kama kama suka sanya masa yar cikin,gaban madubi suka jasa daya na fesheshi da turare daya nama cumbing din kansa shidai yana tsaye babakin mgana saboda yasan cewa dayayi mgana zai iya jin naushi. mg ne yadauko baban rigan yasanya mishi yana gyaramai bash kuwa ya saka masa wata dakakkiyan zannah bukar itama tana da zanen deep blue ajikinta,gidado yajawo wani agogon fata yayi ci uban kyau ya hadu na kamfanin Rado ya sanyamai,baya suka matsa suna karemasa kallo tafi sukahau jeramai suna fadin"wow..Buddy wlh manyan kaya sunfi maka kyau ka ganka kuwa"bash ya fada Nazir ya maida hankalinsa kan madubi yana kallon kansa da kansa ya furta MASHA ALLAH,Saboda yadda yahadu cikin lokaci yana fitar dawani Annuri na kyau. Suma agurgujen suka shirya suma cikin shadda deep blue din ammh ya dan bambamta data uban gayyah ammh hulunamsu da takalmansu duk dsame ne, sai da suka kashe selfie kana suka fice daga hotel din. Nusiba kuwa kan gadonta aka ijiyeta Ammi da kawayenta suna dakin Sai ga zahra tazo da kaya tana cema Ammi zasu shirya Amarya saboda zuwa dinner,Nusiba na lullube cikin mayafi zahra tadafata tana cewa"Amarsu ta ango ki warware kwalliya za"ayi miki lokacin dinner ta kusa"Nusiba dake cikin mayafi tadan ja mayafin tace cikin shakakkiyan muryan"Dinner kuma? ni babu inda zani"Ramlart ce tace"bama zai yuyuba,kinsan irin dimbin jama"an dasuka zo tundaga kasa Najeria zuwa kasashen waje,"Tafada cikin nuna kulawa Rahma ce tace"wasa take ma,tashi ki shiga wanka don Allah"Banza dasu tayi ganin tana bata musu lokaci yasa zahra ta fada toilet din daki tacika mata bath da ruwan wanka bayan ta gamesa da turaruka tana Fitowa Ta nufi Nusiba ta dagota kan Nusiba ta ankara Rahma ta riko dayan Hannunta sun nufi bayi da ita suna shiga toilet tace'kubar ni zanyi dakaina"Rahma da zahra suka kalli juna suna dariya suka fice suka barta. Ai Nusiba kusan suman tsaye tayida ganin irin dukiyar da"aka narka mata a bedroom wlh wani abu kallah kawai tayi ta wuce don bata taba ganinsa ba,nan ta lalace gurin ba idonta abinci taji dadin ruwan wlh saboda yadda yake Fitarda kamshi tana Fitowa sukajata sai gaban madubi gawata budurwa tagani zaune agefe tana bude wani katon kit kayan kwalliya suka bayyana *TEEMA MAKE UP*Itace su zahra suka dauko dan ta wanke amaryan cikin lokaci kuwa tafara tsatsantsara Nusiba tsawon minti talatin kafin ta kammallah. """Masha Allah kawai na furta saboda ganin yadda Nusiba tadawo,su yabawa sukayi tayi wata ubansu gwon zahra ta fito da ita cikin wata kwali rigar bata da hannu kalanta pick ne daga sama aka sanyamata deep blue din kef,daga kasa kuma wani yadi ne mai raga raga akayi mishi wani tukku gun zama rigar fittet gwon ce tayi bala"in kyau pant da bra din data sa ma pick ne Nusiba taga ta kanta domin babu yadda ta iya,lokacin data sanya rigan wow..Kusan suman tsaye nayi saboda yadda naga Nusi tadawo lokaci daya manyan idanunta dasukaji eyelashes inta kada sai kaga tayi wal,wani blue head suka ciro yana da kyalli aka tsatsanrata mata daurin ta famka wanda yayi matukar kyau,turaren ester lauder suka hau mata mari da shi,suna kasheta hoto cike da yaba,wani ubansu takalmi blue mai tsini da igiya suka samata sai wata yar fos mai fadi da dan tsawo suka makalamata ahannu itama blue tana kyalli,Nusiba data kalli kanta amudibi bata iya gane kanta ba badon tasan itace ba to sai tace anchanzama ta fuska ne. Suma su zahra shirin suka fara yi domin lokaci ya tafi har Tara saura suma sun shirya cikin dogayen rigauna wani code les ne suma kef aka sa musu na blue daga sama sai head dinsu blue colour cikin lokaci suka fito shar dasu,koda suka fito falon sukaga su inna saude ana dambe da Naman kaji dariya takusa kama rahma yadda taga Inna saude da Amira na dambe kan wata cinyan kaza wanchan taja gefe wanchan taja ammh sun kasa karar dashi,nan suka fice zuwa gidansu Ammi itama sun Samesu sun shirya cikin shigan alfarma ita da kawayenta don Ammi tace baxa"a barta abaya ba,waya zahra taita ma bash yana gasunan zuwa,shima dagachan hall kiransu kawai ake domin guri tafara cika Ammi kuwa gaba sukayi sunce sai sunzo taso Abbu yazo suje yace"Fatima rufamin asiri don Allah da mutumcina  a idon jama"a adawo lpy"Dole ta rabu dashi musty ma da ta wagarsa tuni suka mika gaba su bash kawai suke jira suma sun kagu. Su zahra na tsaye aharabar gidan motar su bash ta sawo kai cikin gida,gidado ne yafara fitowa,sai mg sai bash,Nazir yafito cike da aji bash,yakallesa yace"kai meye haka ka koma mota su fito da Amarya mu wuce,wlh munyi african Time" Kallonsa Nazir yayi shekeke kafin yace"Waye zaku sa mota daya da Amarya are u in ur sense"yafada yana wani kallonsa adage tsaki Bash yaja yana fadin"dan iska kawai,sai ka zauna tunda matar wani ce"yafada yana Nufar su zahra wanda gidado ke mgana dasu yana zuwa yace"Sweet ku hanzarta ku fito da ita muje,Kai gidado ku tafi da mg da madam dinsa da sauran kawaye" A hanzarce suka koma ciki sun same Nusiba zaune gefen gado tana kara kallonta ta madubi,kara fesheta sukayi kafin sujata su fice kee  tana Fitowa bash dasu mg suka furta"wow...Lokaci daya saboda yadda sukaga tsabar kyau da tsari Nazir dake gefe yana dannan waya wani kamshi ya fara ziryantan hancinsa dago kansa yayi daidai da Zahra ta dire Nusiba gaban Nazir so yana dagowa suka ci karo da juna. Kallon sama da kasa Nazir yakema Nusiba,yasani tayi kyau kuma baida inda zai kusheta matsowarta kusa dashi yasa kamshinta ke Neman Tafiya dashi,ganin su Bash an baza ido yasa ya dole Hanci yana cewa"ke meye haka,wani irin turare ne haka kamar na yan bori"Yafada yana kara jan babban rigansa yana Rufe Hancin. Nusiba tadago tana kallon kyakyawan fuskarsa tana jin wani bakinciki na cinta ga kwallah ta ciko mata ido bata ita kadai ba hatta su bash abun bai musu dadi ba,gidado ne ya kauda shirun dacewa"oh my god Nazir wlh kai dai dan iskane...Zaka shigane kokuwa sai mu taleka mun sakaka"harara ya zabgama gidado yana cewa"da wannan abar ne zan shiga mota...Tab kuma baku nemi zaman lpy ba"yafada yana Nuna Nusiba cikin kwarewa awulakanci. bash yazaro waya yayi kamar yana mgana yace"Hello Abbu..Wlh Nazir ne baka ga wulankanci....."Fit yaji an fizge wayan Nazir ne ya karbe yana cewa"banza dan tsurku kawai.. Wlh kaci bashi next time akwai haduwa,kasanni ko"yafada yana shiga motan Bash ne yama zahra sigina da ido tazo takama Nusiba zata sa amotan Nusiba tadago idonta yakwo kwallah Zahra ta mata rada"kul kar ki sake kimai kuka,dama burinsa kenan ki dage ki kara tusama sa haushi,dan wulakanci kawai,srry fa mijinki ne"tafada tana dariya mirmishin yake kawai tayi tabude mufin motan ta shiga,mg da gidado suka shiga inda Ramlart da Rahma da Naja suka shiga baya,zahra kuma tazauna gaba kusa da mijinta.Suka fice da sauri Nazir tunda Nusiba tashigo motan kamshin turaren ke neman hargitshi saboda shi mutum ne ma"aboci kamshi ganin abun na yawa ne yasa yajuya baya harda tare hanci Nusiba na kallonsa ta gefen ido aranta tace"daga baya kenan.Cikin lokaci suka isa babban hall din daya tumbatsa da jama"a ango da Amarya kawai ake jira,suna isowa kuwa yan jaridu suka yomusu chaa Nazir ne yafito cikin takun isa kafin Zahra tabudema nusiba itama tafito,kusa dashi ta tsaya nan da nan wani abu yafara musu feshi wani abu fari mai kyalli yana walwali bash ya shammaci Nazir ya zura hannunsa ana Nusiba,da sauri Ya kallesa shiko bash yace mai cikin rada"Ka yi ahankali mallam,duniya tana kallonka"Dole yasa Nazir ya waskema ammh sun kalli juna shida Nusiba kafin kowa yadauke kai,musty da rahma ne aka gaba sai mg da Naja sai Nazir da Nusiba a tsakiya bayansu kuma bash ne da zahra kana gidado da ramlart cikin takun isa suka karisa hall inda wakar Nura m inuwa ta amare take tashi. Idon da Nusiba tagani awurin ne yasata jin faduwar gaba jikinta yafara rawa Nazir na lura da ita aransa yace"mtewww..Anhadani da aiki kawai"dagangan yasa takalmi yatake mata gefen riga aikuwa tatafi luu zata fadin ganin babu abunda zai tareta daga faduwa yasa,takamkame hannun Nazir tako fada kirjinsa da karfi daidai lokacin dasuka kai tsakiyar hall din cikin wani bada wani salo aiko guri yadau sowan burgewa masu hotuna kuwa suka shiga kashe musu ido gidajen talabijin kuwa kamar ruwa NTA ABUJA live suka nunawa bbc ma tana gurin vioce of America ma abokansa wanda bai taba kawosu ba sun zo gurin,Nusiba taga yadda Nazir yahade rai shiyasa takara lafewa ajikinsa taki tashi,shiko kamar ya shaketa yake ji,ahaka dai suka karisa gurin zamansu su zahra na take musu baya. Suna zama aka sauya waka suna zuwa na turanci,bby i lov u,bby i need u,cikin sanyi take tashi Nazir raba ido kawai yake cikin takaichi saboda ganin yadda aka zubamusu ido,bama abun haushin sai yakalli gefensa jiyake kamar yayi fit ya bace agurin,cikin kalle kallena nenaci karo da yan *Nazir fan 1&2* da yan yarima suhail1&2 sunsha anko suma sun kame kan kujeru babu raini,af chan kuma ban ankara ba na hangi yan gayyah da aiki *Interlligent writers asso*tareda da yan *Janaf novellah da Hafnan Novellah*tare dasu akawai yan *writer online* dakuma yan *Auren fari fans* da kuma *wani matsayi fans* Wlh suna yawa wasu ma nakasa ganesu ganin yadda suka hade cikin anko ammh abumda yaban mamaki waye yayi musu ango,kamar sahiba hafsart hafnan tasan meke raina tace min"bestynki ce tadau Nauyi yima kowa wato *Sa"ada Alkali D tsafe* rike baki kawai nayi cikin mamaki,saboda hangota danayi tana ta zuba yanga takame guri daya Araina nace tab"Nazir yaga takansa.    """Abu na farko bayan mc yayi dan jawabai yabukaci abokin ango yafito yabada tarihin ango bash yafito jiki narawa yafara rattabawa daga karshe ya bada shawara ga sauran abokansu masu tsinannan iyayi da feleke to su shiga taitayinsu domin sunga yadda ta kare ga Nazir,"Yafada yana dariya abokansu duk sunsan inda mganar ta dosa bayan shi Rahma tafito tabata na Amarya Nazir na zaune ji yake kamar yatashi yaita zabgama bash mari saboda yadda yake zagewa. Cake aka kira ango da amarya suzo su yanka ammh kememe Nazir yace"Allah ya tsareshi da tashi yanka cake"su bash sunyi sunyi ammh yaki dole akaba mutane hakuri aka ja cake din zuwa gabansa,nan din ma dakyar ya yarda ya yanka dazai bata gefe ya kalla yako yabamata ahanci,yai dama dama guri yadau sowa,domin anzata duk cikin luv ne,itama cikin kauda kai ta yabamai agefen baki,aka kara daukan ihu masu hotuna nata kashesu hoto. Bayan nan aka gudanar da ciye ciye da shaye shaye cikin aji da wayewa Daganan aka ware sauti tuni fali yacika da jama"a suna morewa,shi atsarin Nazir babu hayaniya ammh gabadaya ansakamai ciwon kai saboda yadda gun yadau hayaniya sunan sai ga wani dan jarida yana fadin"Ranka yadade zaka iya kwatantamana yadda kake ji awannan Ranar"Nazir yakallesa da jan idonsa yace"Menake ji kake tambaya"? yafada cike da tsawa tuni dan jarida yadanyi baya kan yace"eh..Eh..Yallabai nufina..."shiiii yafada yana cewa"to ni bana Farinciki domin wannan itace..."kai saboda murnan ma baka gane mekake fada ko"bash ya katsesa kafin ya kalli dan jaridan yana cewa'kayi hakuri fatinciki ne yamai yawa yakasa control din kansa'gyada kai kawai yayi ya wuce,shiko bash harara ya zagma Nazir wanda Nusiba ke kallonsu aranta tana ayyana"yadda Nazir ya tsaneta. Guri fa yayi guri Nazir yaga abun bana kare bane,12 nayi ya sulale ya fice daga gurin nemansa kawai akayi aka rasa dole Nusiba tabi su Ammi suka koma gida,bash kuwa dariya sukayi sunsan ko ahaka aka tsaya sukeda riba. a hotel din suka taddashi yayi daidai bisa gado bawanda ya kulasa domin sunga yana jiran kiris sai da sukayi wanka kana suka kwanta suna dariyan Nazir wanda kaf yana jinsu banza kawai yayi musu. Washegari karfe 10 mothersday din Ammi yafara harabar gidan cike tab da mayan mata sunyi shigar bakar jallabiya sunyi rollin da bakim mayafi anci ansha kuma anyi ma amarya wa"azi wacce tasha alkyabba *MALAMA SAFIYYA MUHD BA"ARE* ita ta gudanar da Nasihan zuwa ga amarya anci ansha kuma anrarraba abubuwa taro yatashi lpy. Koda la"asar tayi baki nata haraman komawa,inna saude kuwa da ya"yanta ba abunda basu kullaba komai aka basu bayan sunci sai sun kullah baki sun fara tafiya ciki harda yan zaria wanda bandir dim Atamfa guda Ammi tabasu suka wuce suna zuba godiya,suma su bash da yammah suka zo sukama Ammi sallama suka dauki matansu wa"inda sukaita bawa Nusiba shawaran yadda zata zauna da Nazir tagasa cikin ruwan sanyi gida yarage daga Nusiba sai Ammi da Anty wanda suka tafi da Nusiban gidansu Ammi saboda Abbu yace yana son ganinsu ita da Nazir. *Comment* *share* *vote* *Janaf*✍ [4/11, 2:13 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊   *```(onward together)    *JUSZ GIVE US A FOLLOW*✔ *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` •_*Wannan Shafin mallakinki ne Sahibata Hafsart Hafnan,nagode da zamowarki qawa tagari atare dani,inajin dadin yadda kike Kokarin min gyara in na kauce,ina rokon Allah ya barmu Tare har jikokinmu Ameen*_• 18/19       """"Har shadaya na dare Nusiba na bangaren su Ammi ammh babu Nazir babu lbrinsa kuma ankira duka wayoyinsa akashe,kawu da Anty suna zaune gefe musty ma zaune Ammi ce tsaye waya na hannunta,Abbu kuwa zagayen falon kawai yake hannunsa goye abayansa kunya tareda nadama mai tsanani ya shigesa ji yake duk mutumcinsa ammh Nazir neman yake yamaida sa mutumin banza. Kallon Ammi yayi ransa abace yace"Fatima ku dauketa ku maidata gidanta..Allah yabasu zaman lpy da hakuri,shikuma dayake ba yaro bane mai biyayyah yaje....Ashhhh Alhaji kada don ranka yabaci ka aibata danka,don Allah kuyi hakuri kila wani uzurin ne ya rikesa"Kawu ya katse Abbu.   Abbu yafurta cikin kunar rai"Jibo wlh babu wani uziri tozartani kawai yake son yayi...Ammh bakomai bashi kadai na haifa ba balle bakinciki ya kasheni'yana gama fadar haka yashige ciki rai bace,kawu yayi ajiyar zuciya yace"duk mu kwantar da hankalinmu don Allah..Komai zaizo da sauki"babu wanda ya tankasa har ya fice,koshi ma karfin hali kawai yake ammh abun yadan tabasa ace yau dan aura maka aure ammh ka gudu bat hatta iyayenshi yana neman saba musu. Ammi da Anty suka kama,Nusiba suka kara maidata barayinta kan gadonta suka sanyata tana lullube cikin babban mayafi,Ammi ta kalleta kwallah taji ta taru da idananunta,sai kawai tajuya ta fice Anty tabita da kallo tana kada kai,ace ayi mutum sam bai gudun bacin ran iyayensa,kusa da Nusiba tazauna tanata mata nasiha kan tayi hakuri da rayuwa duk yadda tazomata takuma rike addu"a kana abu na karshe tarike sirrin aurenta kada tabari su Ammi su fahimci komai ke faruwa,tayi hakuri komai zai wuce. Nusiba tanaji tana gani Anty tatafi tabarta cikin katon gidanta ita kadai,kuka kuwa tayi hartaba uku lada,tsoro ya shigeta ta dunkuke achan karshen gado,tana kuka data ga babu sarki sai Allah ne yasa ta shiga bayi ta dauro alwala tazo ta kabarta sallah sai da tayi raka"a takwas kana tadakata tadaga hannu sama hawaye yana mata ambaliya tafara cewa" _ya Allah kaine majibancin kowani aiki,Kaine gatan kowani bawa,babu wani sarki sai kai kai ke umarta abu,kuma yafaru alokacin,kai ka umarci kifi daya hadiye Annabi yunus,kai ka umarci wuta tazama salama ga Annabi ibrahim,nayi tawassali da sunayenka chasa"in da tara gani na shigo wata rayuwa da umarnin ka ada ina addu"an kabani miji ne nagari,to gashi kabani,ammh auren yazo cikin wani yanayi,rokon ka nake ya Allah kasanyamin juriya da hakuri kabani ikon yima mijina biyayyah karkabani ikon sabamai ka tallafeni daduk wani aikina daga karshe ina rokon ka sassauta zuciyan iyayensa akansa ka yafemasa dukkan kuraransa...._ Takareshe tana durkushewa kuka yaci karfinta nan ta sulale tana yi har barci ya kwasheta nan kan darduma. Abbu kuwa duk yadda yaso cire abun aransa yakasa kwana yayi baiyi barci ba duk farkawan da Ammi tayi sai tagansa zaune da waya ahannunsa,yana latsawa,itama din barcin fizganta yakeyi ammh in da za"a bude ranta abace yake da yaron nan Abbu bai iya ma Ammi mgana ba saboda yadda ransa ke tafasa ammh yayi alqawari inhar gobe tayi yaron nan bai dawo ba wlh sai ya nunamin shi ma cikakken dan duniya ne,tunda shi yaron zamani ne. Abangaren kawu ma hakane shima kwana yayi baiyi barci addu"a kawai yake Allah ya jibanci lamarin Nusiba yasa karshen wahalarta kenan,haka bangaren inna fatsima dayan biki suka dawo sunata zuzuta arzikin da Nusiba saude kuwa da ya"yanta daki suka shige zubaida tasama saude kuka kan walh basu yarda kan me Nusiban dasukace bazata ma yi aure ba ammh gashi tama fisu nesa ba kusa bakinciki yacika ransu Saude tayi alqawari ko zatayi yawo tsirara wlh Fatsima da yarta bazasu taba samun cigaban Rayuwa ba. Allah sarki baiwar Allah,inna fatsima kwana tayi sallah tana rokonma yarta samun dacewa agidan aurenta da Rayuwarta gabadaya sai gabanin asuba ta kwanta...Addu"an uwa tana matukar tasiri ga yayansu. *NAZIR*     koda su bash suka cemai zasu wuce ko kallonsu baiyi ba illah tabe baki dayayi yace"To dama ni na gayyace ku,ai kuka ka kira kanku,so Allah raka taki gona"bash da mg sukayi shekeke suna kallonsa kafin bash yace"to daman inta kaine ubanwa zaka gani,mteswww banza dan jagaliya kawai"yafada harda murjemasa kafa,ko tankasu baiyi ba suka gama mai mganganun harda nasihan yabi rayuwa asannu saboda suna gujemai ranar dazai durkusa gaban mace,macen ma yar arewa yana rokonta Allah da Annabi tasoshi,dariyar ciki yayi yafurta aransa"Never happen Never...Har suka fice ko gizau bai yi ba suna ficewa wanka kawai yayi yahaye gado yafara nikan barci sabida shi fa bayason komai yashiga lokacinsa,barcin daya kwashesa bai farka ba sai 6:00 na safiyar gobe,wanda yayi mamakin barcin dayayi kamar wanda yasha kwaya gashi kaf wayoyinsa akashe suke,sallolinsa yafara ramawa yana addu"an Allah yayafemasa gashi jikinsa duk amace kayansa yafara hadawa na wucewa gida saboda yaga sakon yadda Abbu yadinga kiransa so ba adadi,Ammi ma Musty,jikinsa yayi sanyi yasan yarigaya da yasake tafka wani laifi,tsaki yaja aransa yana kara tsanar shegiyar yarinyarnan saboda tun shigowarta rayuwarsa komai ya tsayamai,yafara bacin rai,rashin maida kai kan aiki,damuwa,fushi,uwa uba batama iyayensa rai da yanzu yakoya duk dalilin dat villager girl dayake ji kamar ya shaketa ta mutu kowa yahuta,yar jakarsa yagoya ya jawo dakin ya sauko yamika musu key  dinsu ya fice cikin takun sa na isa,wurga jakansa cikin motan kan yashiga yabata wuta ya fice cikin otel din da gudun tsiya. hon din dayayi akofar gidan nasu ne lokacin daidai 8 ne na safe mai gadi ya wangalemai get yasulala ciki,cikin sanyin jiki ya fito daga mota ya tasan ma cikin gidan,yana sawo kai falon da musty yafara cin karo wanda ke zaune afalo yana shan coffea zumbur ya mike yana Fadin"Broda meyasa? why? yafada yana kallonsa cikin bacin rai,kallon banza Nazir yamai kan yayi tsaki yanufi upstair yafara haura step kenan ya tsinkayi muryan Abbah yana fadin. """"Sauko kada ka kuskura kashigan daki tunda bakai ka gina ba"Abbu yafada ransa abace lokacin dayake fitowa daga daki,Ammi na biye dashi Nazir ya tsaya cak gabadaya jijiyoyin jikonsa sun daina aiki ya waigo cikin mutuwar jiki kallo daya yama Abbu yaji harshensa ya tsinke domin kallon da Abbu ke masa zai iya cewa baitama sa irinsa ba,cikin jan kafa ya fara saukowa yana karisowa ya nufi Abbu shiko yakauda kai tareda Nuna kofa yace"kakoma inda kafito bana son ganinka Nazir"yafada da kakkausan murya Turus Nazir yayi yana jin Ransa na kuna Ammi ta kalleshi tace"baka ji mai yace bane kafice mai agida matukar ba kwandalanka ya gina ba,kaga in kabarmu sai mu fadi mu mutu saboda kai"itama tafada ranta abace Nazir dayaji kalaman Ammi kamar saukan dalma aransa kawai sai yakama Hanyar ficewa Ammi da Abbu suka bishi da kallon takaichi,Yana kaiwa kofar falon Kawu yasawo kai falon lokaci daya da kama hannun Nazir yanufi Abbu dashi suna zuwa yacs"Duka kabama mahaifinka Hakuri Naziru,shine halin ya"ya nagari"yafada yana kallonsa Nazir kamar wani wawa ya durkushe kansa akasa yakasa mgana jiyake kamar yarushe da kuka Abbu ya tsuramai ido kawai Nazir dayahadiye wani miyau mai zafi yafurta cikin karayan murya"Am srry Abbu am very srry if i hurt u i promise u bazan sake bata muku ba plz"yafada kamar yana koyan mgana banza dashi Abbu yayi bai tankasa ba kawu ne yace"Haba Alhaji hakuri fa yake baka,don Allah kuyi hakuri duk Abun bai kai Haka ba" Ammi tace"ko an yafemasa gabama sai yakara tunda kunnen kashi garesa"Tafada tana murde masa kunni harsaida yayi yar kara,Abbu yayi ajiyar zuciya yakarisa kan kujera yazauna kan yace"Kullum baida wani abu sai bada hakuri,kuma kullum bai hana yakara maimaitawa"Da sauri Nazir yace"Allah Abbu bazan kara ba"Abbu ya kuramai ido kan yace"Inka kara mezan maka"Nazir yayi lum da ido kan yace"Komai ma Abbu nidai kawai kace kayafemin"Abbu yayi murmusa yace"dama ban rikeka ba,duk abunda kaga ina maka don kadawo mutum ne kamar kowa,ammh baka gani"Nazir yayi ajiyar zuciya yace'inagani Abbu kuma nadawo mutum din"Dariya takama duk wanda ke falon harsaida suka murmusa Ammi kuwa dundu tamai baya tana fadin"Dan nema ashe kasan da ba mutum bane kai"Mirmishin yake kawai yakeyi ammh in za"a bude ransa kamar gwarshi yake. Sallaman da Nusiba tayi afalon shiya katse dariyan Da Ammi takemai Nusiba sanye cikin wani jan leshi tasaka babban mayafi ta rufe jikinta ruf,turus ta tsaya ganin wa"inda ke falon Ammi ne tace"Karisoma na dota"Tafada cike da murna murna Takariso cikin Natsuwa ta durkushe gaban Ammi da Abbu tana gaishesu kafin ta gaida kawu,suka amsa cikin girmamawa,Musty ne yace"yayi matar yaya ni bazaki gaisheni bane"hararan wasa tamai ta kasan ido,wanda karaf a idon Nazir wanda tun shigowarta yaji kamar an saka sa awuta saboda,tsana musty ne ma yaji kamar ya make shege ammah ba hali. Abbu ne ya gyara zama yace"shikenan ma tunda ga Nusiba ta kariso,dama yar Nasihan zan hadaku na muku duk da nasan kunsan dayawa hakkinki dake kanku,jibo matso mu hadu muyi musu Nasihan su rike junansu da Ammi suyi karko kamar yadda mukayi muda iyayensu'"yafada yana mirmishi,Abbu yagyara zama yayi ta musu Nasiha Ammi ma tayi nata,Kawu ma yakara danasa jikin Nusiba yayi sanyi dukkan makamanta taji sun zube lokaci daya saboda jin yadda Allah yatanadi azaba mai tsawo ga duk mace dataki ma mijinta biyayyah kuma uwa uba aljannanta na tafin kafarsa,Shiko Nazir duk shiga yayi yafita aransa Allah ya isa kawai yake ja inyaga yadda Nusiba tawani kunshe kai cikin mayafi wai itace matarsa kai wlh ancucesa ba kadan ba. Daga karshe Abbu yafadamusu cewa"Su Amana ne ga juna in dayansu yaci amanar wani to wlh amanar Allah zata cisa,mussamman kai Nazir taurinka yafi nakowa to wlh kashiga hankalinka kafi kowa sanin girman Amana,ina rokon ku da kubawa mara da kunya don Allah kuzauna lafiya da juna,Allah ya baku zaman lpy,yakuma baku zuru"a dayyaba"gabadaya aka amsa da Amin Nazir kuwa aransa cewa yake"dawaye zan haihu tab...Akwai aiki nikam banga macen haihu ba anan"shikadai yake zencensa. Ammi ce tace su tashi su koma gidansu Sai sun Nemeesu,Nazir mikewa yayi yana fadin"Ammi korata kikeyi haka"tace"eh aie mungama dakai tunda muka aurar dakai,yanzu dan Autana ke gabana"tafada harda shafa kan musty shiko harda lamgwabowa Nazir ya makasa filon kujera yana Fadin"Lazy doctor kawai"Musty kuwa harda sa kukan shagwaba Ammi tace"Yafa isheka wlh "Nazir kuwa sama ya haura Ammi tace"kai ina zaka kuma"Nazir yace"Ammi abu xan dauka fa..."yafada yana yamutsa fuska. Koda ya shiga dakin tsaye kawai yayi rike da kugu domin yarasa nayi,to me ma zai dauka,shi akama karan tsaye in tashi ne ai dakin zai dauka gabadaya,rasa madafan dayayi ne yasa ya fito kawai ko kallon Nusiba dake zaune gun Ammi bai yi ba yafice Ammi ce tace"Kinga tashi kibi mijinki,gashi chan uban muskilan yafita"asanyaye Ta mike tama su Ammi sallama ta fice koda ta fito bata gansa ba bata damu ba tafito takarisa kofar get din gidan nasu,tatura ta shiga atsakiyar falon ta ganshi tsaye Hannu akugu yana karema falon ko kallonsa batayi tayi shigewarta daki,Nazir dake tsaye ya mirmishin yana cijan leben baki yace"Duk su Abbu suka jamin"Mtsweeee yayi tsaki kawai yafara haura step saboda yasan nan ne dakinsa cos shi mutum ne mai son rayuwa a upstair,a chan din ma babban falo ne mai dauke da two bedroom komai na falon purple ne hakama bedroom din,yayi komai daidai saboda shi mutum ne da bayason tarkace dayawa,musty yama waya kan yakwaso mai kaf kayanshi yakawo mai saboda baisan komawa su Ammi su ganshi,musty yatashi jera komai cikin tsari takalmansa da suit dinsa cikin wardrope,komai yayi daidai Ammi tuni ta aiko musu da lounching dunsu acikin su babu wanda ya kallesa shi Nazir babu abunda yaci sai kankana da abarba ita kuma Nusiba cake din da Anty tayi mata ne taita halakawa tana hadawa da hollandia ko falon bata kara lekowa ba,haka shima kowa ya manta dakowa harkan gabansu kawai sukeyi. *After one week* """Acikin sati dayan nan zaman doya da manja kawai akeyi,domin sai su hada kwana da wuni basu hadu ba,Nusiba tana fitowa ammh bai wuce in mero takawomusu abinci ta amsa takai kichen ba inzata ci tadibi nata ta shige daki taci takoshi inta kammallah tadawo da fiet kichen ta wanke ta adana su inda suke,sai kuma duk safe sai taje tagaida su Ammi da su kawu sunata murna suna ganin suna zaune lafy to wani lokacin achan suke haduwa. Shiko Nazir shima anasa barayin haka take,domin bakoda yaushe yake cin abinci ba inma zai ci ilu yake kira yaje yayimai take away din ferfesun kan rago kokuma yayan itatuwa,yasa a fridge inyayi ta cin kayansa ko ajikinsa Su bash kuma tuni yayi blooking dinsu cos baison damuwa Rayuwarsa yake tsab ammh wani barayin yanaji anshiga rayuwarsa domin ko banza an takurashi. Ranar da suka cika sati ranar ya shirya komawa bakin aiki,koda bakwai na safe tayi ya kammallah shirinsa cikin American suit,dinsa blue and white ya daure wuyansa da tektie dinsa blue jaket dinsa na sabe akafadansa sai briafcase dinsa dake hannunsa,koda ya fito falon baibi kotakan Nusiba ba yayi waje,sallau sabon megadin da Abbu yadaukomasa suka gaisa,ilu nacikin mota yana jiransa yana fadawa suka fice sallau na musu adawo lpy. Get din su Ammi sukayi hon megadi ya wangale get suka sulala,fitowa yayi cikin saurinsa na jarumta yafada falon da Ammi yacikaro agurguje yayi mata sallama suna cikin mgana nan be sai ga Abbu ya fito shima cikin shirin Fita,koda Nazir yace zai wuce kallonsa yayi yace"Madallah kasan da mganan matarka zata cigaba da zuwa aikinta"yam Nazir yaji ammh sai ya waske yace"eh tafadamun Abbu na amince Allah mana jagora,"Washe baki Abbu yayi yana sa masa albarka Ammi ce tace"to ina yartawa batazo rakiya ba"sosa kai yayi yana fadin"ni nace tabarshi Ammi sauri nakeyi"Fatan alheri suka mai da fatan dawowa lafiya da hanzari ya fice yafada mota suka Fice suka dau Hanyar Abuja,Ajiyar zuciya Nazir ya sauke yana jin kamar ya rabu da kaya,kai yarinyarnan wlh bala"i ce saboda ita shida gidansu bai shakan kamshi mai dadi. *Comment* *Share* *Vote* *Janaf*💕 [4/11, 2:13 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊   *```(onward together)    *JUSZ GIVE US A FOLLOW*✔ *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` _Wannan page din gabadaya sadaukarwane gareku masoyana aduk inda kuke,inajin dadin yadda kuke son Novel din nan,ALLAH yabar kauna,kusani ku kara sani ana mugun tare ana manne ma,kuhuta ku shana janaf dinku na muku son kauna mai dorewa_💕💕 19/20     """"Tafiyarsa ba dadewa Nusiba tazo gaida su Ammi bayan sun gaisa Ammi kecema Nusiba "Ashe kunyi mgana da mijinki ya amince kici gaba da aikinki"Tsuru Nusiba tama Ammi domin tarasa inda mganan tadosa Ammi tace,"Kina kallona yanzu dazai wuce Abbunku kemai mgana sai yace kungama mgana,ko karyan sane"Nusiba tadata gano wautan datayi tace da sauri"A'a...Ammi banji ki bane dazun,eh munyi mgana dama yanzu nake shirin gaya miki"Kallonta kawai Ammi tayi bawai don ta yarda ba tace"shikenan,sai kikoma ranar monday kenan,motar ki ma tana haraba ta iso in kinfita kiduba"godiya tashiga yima Ammi itakuwa tana cewa tabari bata so ai koda bata auri Nazir ba ita din yata ke agareta. Koda Nusiba takoma gidanta afalo tazauna karo na farko kenan tunda aka kawota gidan tagumi tayi tana mamakin dakara jinjina tsanar da Nazir kemata tunda harzai iya tafiya bata sani ba,kuma har ya ingayamata karya,wata zuciya tace"toke meye naki tunda kinsamu yabarki ko banza ka rage zaman kadaici.Dawannan Tunani ta share tunanin Nazir takama sabgarta tun zuwanta gidan yau tafara girki danwake tajefa don shi take sha'awa,tunda store dinta cike yakeda kayan abinci wanda basu da iyaka,tafito da filet din danwaken kenan taji sallaman Rahma ai da sauri ta ijiye shi kan kujera ta nufeta suka Rumgume juna,sakin ta Rahma tayi tana mata hararan wasa tace"sannu da mantawa da mutane"Nusiba taja hannun Rahma tana Fadin"haba dai kema kinsan bahaka bane,kinsan banda waya ko"tafada lokacin dasuke zama. Rahma tabi Nusiba da kallo yadda cikin sati daya tacanza tayi kyai da kiba kichen Nusiba tashiga tadaukoma Rahma maltina da ruwan faro mai sanyi tazo ta doramata kan center table din dayayi ma falon kwanya,tana fadin"Hala daga wajen aik kike"Rahma tagyada kai Nusiba dake zubamata ruwa tace"Nima ranar mondaya zan dawo aiki"tafada tana mika mata ruwan, karba tayi tasha kan tace"Wani aikin kenan? tafada cike da mamaki Nusiba tace"wani aiki nakeyi"tafada tajawo filet dinta na dan wake tana Fadin"kinzo nayi abunda baki so'Rahma data suma saboda mamaki tace"wai kina Nufin yabarki kicigaba da aikin ki"Nusiba tagyada mata kai jinjina kai kawai Rahma tayi kan tace"Har komai ya daidaita kenan. Nusiba tamata wani kallo kawai ta basar itakuma lura da Nusiban bata son mganar yasa ta kyaleta sai ma cewa datayi tace"ke nifa kisamin Abunda zanci yunwa nakeji"Nusiba tayi lum da ido tace"Kishiga kichen kisamama kanki malama,don ni kinga wannan har gobe bazan nemi komai ba"tafada tana nunamata filet din danwaken,Rahma batace komai ba tacire mayafi tafada kichen indomie tadafa hade da hanta tazo tazauna sunaci Rahma na bata lbrin Abunda su inna saude sukayi dasuka zo mirmishi kawai Nusiba keyi kewar Innanta ya isheta zatama Ammi mganar waya saboda dama tatace dazata taho tabarma Innan nata. Sai yammah Rahma tayi shirin Tafiya tarakata suka gaisa dasu Ammi da Anty kana ta nunamata jan motar 306 dinta tasa albarka kana suka rabu cikin kewa..Gun Ammi takoma suna hira kuma koda wasa bata bari har yanzu Ammi ta fahimci irin zaman dasuke da Nazir ba. *ZARIA*      """Tun bayan dawowarsu inna Saude gidan Nusiba bata zauna ba itada uwarta lami yawan gidan boka,duk inda sukaje sai ace musu ankasa ganin komai game da yarinya gawani duhu nan ya lullebata wanda Allah bai basu ikon ganin komiye ba,sai wani boka dan dugaje dayake chan maradi niger wata kawar yawace yawacen lami ce ta musu Hanya,Saude bata da kudi ammh hatsin baba tasata ta saida tahadama Lami kudi tatafi maradi. Suna zuwa boka dan dugaje yafara zayyana musu lbrin Nusiba da uwarta har karshe da asirin dasukama uwarta da ita kanta daga karshe boka yace"Allah ya karesu sunyi saurin zuwa,dabadon haka ba komai na gabda lalacewa"Ammh tunda sunzo to su tabbata komai yazo karshe,Buga kasa yahau yi yana wani surutai ga wata karya gabansa dayayi surutan sai ya kalli Kwaryan cikin razana yake jan baya,yayi yafi sau uku ammh Abu daya yake gani,wato hoton Nusiba ta bayyana tana zaune afalonta ammh Abun mamaki wani haske ne yake nannadeta da ita wanda yake ta washewa Har Nazir ya bayyana,boka yayi ta buge bugensa kan yagano waye Nazir ammh abu yaci turashi shiyasa ya karkace ya kyalkyace da dariya yamikamusu wani laya,yana Fadin"kunga wannan to kuje ku binne shi cikin gidan data ke,zaku ga Abunda zai Faru"jiki na rawa lami ta amsa tareda zubemai kaf kudin datazo dashi suka fice. Cike da Nasara lami tadawo ta mikama saude mganin tace"sai kin san yadda zatayi ya isa gidan Nusiban"Saude ta amshe mganin tare da kudirn cewa da kanta zata gidan Nusiban ta aiwatar da aikin. *Monday*    "monday tushen aiko ko bature na tsoronki tun safe Nusiba tagama duk shirinta dayake gidan ba datti yakeyi ba sama sama ta share sai wanke wanke datayi tana kammallawa tafada wanka agurguje ta shirya cikin wata Atamfa super wax mai ruwan shudi,tayafa mayafinta shima mai ruwan shudi tarataya karamar jakanta tafito kofar falon kawai taja ta rufe,sallama tama sallau tafice,gidan su Ammi tashiga suka gaisa,kana tashiga gun Anty tamusu sallama motarta ta shiga tabata wuta( Dama Ammi takoyamata in sunfita tare) musty ne shima dazai tafi asibit yake faman mata tsiya dacewa sabon shiga dariya kawai tayi batace komai ba tare suka fice tana gaba yana baya,ganin yayi tafiyan nata na yan koyo ne yasa yakara gaba yana mata hon da jinjina. Bata dade da barin layin Ba saude mai Napep din daya sauke ta,tana raba ido,tana so ta tantace gidan tsakanin na su Nazir dana Nusiba ganin tsayuwa ba bazai fissheta ba yasa ta karisa kamar zata na farko sai kuma ta karisa na biyu tahau bugawa sallau ya bude da sauri,saude ta washe baki tace"sannu mallam" Kallon sama da kasa yake mata kan ya amsa da "yauwa...Lpy? yafada yana kara bake kofan Saude tagyara tsayuwa tareda da zaman mayafinta tace"Don Allah nan gidan Nusiba ne"tafada idonta kur akanshi sallau yace"eh...nace lpy" yafada cike da kosawa. "Saude tace"ni innanta ne gun tazo daga zaria"Kara kallonta Yayi yana mamakin wannan almajiran matan ne dangin Hajiya tab,cemata yayi "bata nan yanzu tafita aiki"Saude tawashe baki jin cewa Nusiba bata nan sai tace"bakomai zan jirata"kan yasamu zarafin mgana tayi wuf ta bangajeshi tashige ciki,cike da mamaki da tsoro yabita da kallo jin kofar falon akulle yasa tazauna abakin kofar tana kallon sallau shima yana kallonta. Kusan awa daya tana xaune tana add"an Allah yasa ya tashi illai kuwa sai ya tashi yashiga dan dakin dake gefe yana shiga tayi wuf ta mike ta isa ga bakin windon falon inda shukan fulawa suke taciro yar wukan datake cikin lalitanta tahau haka,tanayi tana waige,shiko Sallau ganin yadda saude ke fiki fiki da ido yasa yasan bata da gaskiya shiyasa yahada wayau yashiga ciki ammh sai ya labe abakin kofa yana lekanta,yana gani tayi haka ta ciro wani laya tasanya ciki ta maida kasa ta kakkabe jiki takoma tazauna kamar ba ita ba. Sai daya bata lokaci ya fito fitowarsa badadewa saude ta mike takariso tana Fadin"bari naje gidan wata goggonta nan gadon kaya..Zan dawo anjuma lokacin tadawo"kallonta kawai sallau yayi harta fice tana fita ya shiga daki yadau fatanya ya nufi inda yaga tayi haka yahako layan yazo yasamata wuta yana Fadin"Kai Allah karabamu da sharrin mutane,yanzu ita hajiya mai tama wannan matarnan ne"ganin baida amsa yasa ya tattara tokan yazuba abola yakoma yazauna yana mamaki. Saude kuwa na fitowa tasha tayi tahaye motar zuwa zaria ran kal ,saboda gani take kamar komai ya kare. Nusiba cike da kwarewa take driving harta karisa Gidan radio koda megadi ya budemata get ta sulala ciki,tayi parking tafito cike da takun Natsuwa,mutane sai kallonta suke cike da mamaki da burgewa wa"inda basu iya gani su kyale suna ta mata fatan alheri da kuma cewa ina nasu kayan bikin dariya kawai take musu tace"duk mai so yazo gida ya amsa,office din manaja tafara isa wanda sai da ya murza idonsa daya ganta shiwai bai yarda ba,dariya takama Nusiba Manaja yace"What all dis Nusiba kodai mafarki nake"Nusiba tace"ba mafarki bane da gaske nadawo bakin aikina yallabai fatan ana maraba dani"cikin rawar baki manaja yace"why not Ranki yadade😂😂😂" _Wai ranki yadade lalle manaja an iya ladabin dole_ Nusiba tayi mirmishin dajin sabon sunanta da yallabai yakirata dashi ta dade affice din yana fadamata shirin nasu na FREEDOM TAKUCE fa yasamu karbuwa masu saurare suna rokon tacigaba da musu shirin don Allah. Nusiba ta kalli manaja tace"To yallabai nikadai zan dinga yi kenan"manaja yace"yadda kika tsara kozaku cigaba dayin ne keda yallabai,don naga yanzu kunfi kusa"yafada cike da zolaya waskewa Nusiba tayi tace"A"a bazai yuyu ba,cos shi aiki yayi mai yawa saidai anemo wani ko wata"Manaja yace"ok babu damuwa zuwa gobe dai komai kenan zaki ji'sallama tamai tafice yabita da kallo yadda tazama classic baby. Duk inda tawuce kallonta ake ana gaisawa da ita ana mata fatan alheri,Aranta kuwa dadi take ji tace afili"ko yanzu kasuwa tatashi dan koli yaci riba wlh"tafada tana mirmishi ita kadai. Chan ma office din su Haka akaita mata surutu gawani sabon girmamawa da ake mata duk inda ta gilma itakuwa kanta na fashewa u know irin kowa son mgana yake da ita kusan feeling din,yau shirinta na Muma ya"ya ne kai tsaye tashi da aka bude layin waya zo kuga mutane sai fatan alheri ake mata da fatan nasaran rayuwa,ranar farincikin da Nusiba ta tsinci kanta baya misaltuwa karfe shida tatashi aiki,yau ita tayima Rahma lif ta ijiyeta kan Hanya tawuce.   Koda takoma Ammi batanan tana asibiti,gidanta tawuce suka gaisa da sallau yamata barka dadawo ammh bai fadamata zuwan saude ba,agajiyae take wanka kawai tayi taje kichen tadauko sauran furanta da musty yasiyomata jiya tasha tazo falo tazauna kan kujera tana kallon mbc ana wani seris film Sakaratus Zauji tana yi tana shan sassanyan furanta cikin kwanciyar hankali. °•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°       """"Cikin sati daya sunan Nusiba ya famtsamu akano domin shirinsu na Freedom takuce,yadawo da karfinsa sau biyu ake sati tareda abokin aikinta Nura Dabo,wanda ada ma"akacine a liverty radio dake kaduna yadawo nan,tare suke gabatar da shirin ga shirinta na muma ya"ya ne daya samu karbuwa fiye da zatonta wanda yanzu ma ankara musu lokaci yakoma 30mins  saboda yadda shirin ya karbu gun jama"a,Ammi ita ta siyamata tamfatsetsiyan wayan ta i phone 7 dashi suke waya da innanta kullum tana jin Halin data keciki duk da bata gayamata ammh wayan dasukeyi kadai ya isheta sabida hakan nasata Nishadi. *Comment* *Share* *Vote*    *Janaf*💞 [4/11, 2:13 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊 *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` *AM SICK...NEED UR PRAYER* 20/21     """"""Lokaci ne fa ke Tafiya cikin haka kwanakin mutuwarmu ke ta karatowa,gashi har Nazir yashafe sati biyar ko duriyansa babu wanda yasake ji,kullum sukayi waya da Abbu sai ya yanka masa karya yace aiki ne yamai waya,kuma nunawa yake yana waya da Nusiban,itama ta iya duniyanci sai tacemasu Ammi yana gaishesu sukuwa suyi ta jin dadi,musty ne kawai yasan komai cos yafi kowa sanin waye Nazir in yace baya son Abu. Inna zainaba tunda dukiyarta tadawo hannunta,Alhaji hassan kanzil baicemata kuma itama bacemai ba,ita dawata kawarta hajiya kilishi sukayi mgana kan zata dinga zuwa dubai saro kayan domin tafara kasuwanci,shibaima da lbrin harsaida visan tafito take fadamai,saboda takaichi adawo lafy kawai yayi mata don bazai iya hanata ta hanu ba,sai da tashafe sati kana tadawo da niki nikin kaya,wanda dafarko kamar abun arziki hajiya kilishi takawo kawayenta yan duniya suka jide kaya bashi,kana itakanta kilishin Achan dubai din saida ta ranta four hundred thousand agunta. Jidda kuwa ciwon sone yakamata haikam na Nazir,don tun Ana daukan Abun wasa yazo yawuce tunaninsu wani ciwo datayi har jininta sai da yahau,ada inna zainaba tayi alqawari fita daga sha"anin yaya da ya"yansa ammh kuma saboda yarta zata koma tamai mgana ta karshe inyaduba Allah da zumuncinsu to,inkoma bai duba shikenan,itakan tayi iya bakin kokarinta. *********** Yau weeked ce bata je Aiki ba sai wajen 12 tatashi daga barci sanye take dawata Nigt gown pick colour wacce iyakarta gwiwanta hannun vest gareta tanada taushi talafe ajikinta kanta kitson kalabane kanakana,sun zubo bisa bayanta,har suna rufemata ido,tanayi tana gyarawa silifas dinta tazuro tana hammah ta nufo falon,saboda yunwa data keji kichen tayi direct tabude fridge tadauko ruwa tasha,gas ta kunna tadora ruwan zafi ganyen Na"a Na"a tasanya aciki yana tafasa ta juye afulas,kana tafasa kwai guda hudu tasoya tasanya a filet,Na"a Na"a tazuba akofi tadauka tanufo falo cikin rawan jiki ko kallon gabanta batayi saboda yunwa,kan daya daga cikin kujerun tama kanta mazauni tadora filet din kan cinyanta tafara cin kwan tana hadawa da Ruwan Na"a Na"an dake Hannunta tayi nisa acin Abincinta ne daga cikin faskeken tibin bangon daya kusa cika rabin dakin tahangi kamar mutum zaune kan kujeran dake fuskantata,sanin itakadai ne yasa tashare ammh sai me tana kara kallo taga fa tabbas mutum ne kallon gun tayi da sauri aiko taci karo da mutum kwance kan kujera ya mike fararen kafafunsa masu cike da gargasa kan kujera bakin wando ne ajikinsa,sai farar vest yasanya hannunsa ya tallafi kanshi ma"ana yayi filo dasu idanunsa a lumshe suke,     """Jikin Nusiba yafara kyarma filet din kwan yafadi daga jikinta kofin dake hannunta yafadi kasa yafashe hannu tasa rarufe bakinta tana shirin saka ihu cikin karfin Hali take maimaita innalillahi wa"inna Alaihirraju"un cikin rawan jiki,ammh ko gizau baiyi ba ita atunanita aljanani ne yazomata asuffar Nazir shiyasa dataga ko motsi sai tatashi dagudu tashige daki harda bame kofa tana kuka. Nazir da kwance tun fitowarta yaganta Aransa yana mamaki yadda yarinyarnan ta waye ji yadda take yawo cikin gida,an samu guri,har shigan ta kichen da fitowarta da tsoratan datayi duk akan idonshi,sai da tashiga daki yagyara kwanciya Aransa yana fadin"villager girl kawai" itakuwa Nusiba bayan tagama zikirin jiki tasake bude kofa taleko still tasake ganinshi ammh kuma sai ayanzu ta lura da kafansa irin na mutane,wata zuciya tace"ke kila fa shine,tunda kinsan inzai dawo basani zakiyi ba"gyada kai tayi tasalalo tazo har tsakiyar falon tana lekenshi,shiko yana kallonta ta gefen ido,so take tatabbatar da shine ko bashi bane. Tana nan tsaye taji muryansa cikin sanyi yace"Karki kara kallona..."da sauri tajuya ko waige ta shige daki hankalinta yakwanta tunda tattabarta da shine,shiko mamaki yake yadda yarinya karama ta iya karema Namiji kallo, haka kamar wata mayyah. Tunda tashiga daki ko lekowa bata karayi ba,shiko Nazir dayayima kano shigan safe,ganin weekend ne yasa bai shiga bangaren su Ammi ba yashigo nan,yau kawai yaji yana ra"ayin zama afalo karo na farko. Sai bayan sallah tafito falon babu kowa,alamun yatashi kenan,gyara gun da glass din yafashe tayi,kana tafada kichen tafara girki,tuwon semo tatuka musu da miyar danyen kubewa wanda aka murje tsokan kaji aciki aka markade,kunun aya tayi musu tasanya masa kankara yai sanyi acikin wasu manya kulale tamulmule tuwon cike in leda tajera,tasanya cikin wani babban kwando,wanka tafada agurguje tafito ta shirya cikin wata doguwar rigan shadda blue wacce ta amsheta batayi make up ba hoda kawai ta sanya tayafa wani farin mayafinta,tasanya wani flat shoe takimkimi kwando ta fice,gaisawa sukayi da sallau megadi kan tafice zuwa gidan su Ammi. Tana sallama cikin falon ta iske Ammi zaune kan kujera gefenta Nazir ne zaune gefe ya kishingide idanunsa a lumshe kamar mai barci,da sauri Ammi ta mike tatarota tana amsan kwando tareda cewa"Dota kina dauka Abu mai Nauyi haka"tafada tana sauke kwando Nusiba tace"Ammi forvurite dinki nayo miki"Ammi ta washe baki tana fadin"Aiko ngd sosai dota Allah yayi miki albarka"Nusiba ta amsa da Amin. Tare suka kama suka kai kichen kafin sudawo falon,Nusiba tana kallon Nazir tatabe baki tace"kai wannan mutum akwai lalaci,mutum kulllum kwance"itama kan daya kujerun tahaye taja rimot tana sarrafa talabin Ammi tazo tazauna suna hira jefi jefi cikin Hirar ne Ammi tace"Dota kinga yadda shirye shiryeki yasamu karbuwa kuwa? tafada tana kallonta Nusiba tamaida hankalinta kan Ammi kafin tace"Da gaske Ammi"Tafada tana bayyana murnan ta afili"Ammi ta gyara zama tana cewa"Wlh kinga a hopt dinmu wlh haka ake ta zencenki mutane sunajin dadin shirinki expecially na muma ya"ya ne"Nusiba ta washe baki Ammi tacigaba da cewa"kinga wata doc Tani asibitinmu wlh tana sonki sosai tace u are very smart"Nusiba tayi dariya tace"Kai Ammi duk kinaji"Ammi tace"ita take fadamun ma ai tasan ke matar Nazir ne tazo bikinku aie"Nusiba tace"Allah sarki"Ammi tace"Nima zan fara saurara insha Allahu" Duk hirar dasukeyi akunnen Nazir takaichi yakusa kasheshi,wai har yaushe yarinyarnan take balle har tayi suna agari har ana zuzutata ana labrinta,Abun ban Haushi itakuma Ammi harda bada lbri tana dariya,gabadaya yana zaune ammh kamar yayi kuka saboda Haushi. Mikewa yayi tareda sakin tsaki mtewwwss yayi nufi hanyar dakin Ammi yana wani tafiyar takama,Ammi da Nusiba suka bishi da kallo Ammi tace"Kai kuma kaidawa,kai da baka raina abun jin Haushi" ko kallonsu baiyi ba yawuce cikin kan gadon Ammi yadane yana kunkuni wai duk sun hanasa hutawa da shirmen surutunsu. Tuwon da Nusiba tayo shi suka hadu sukayi dinner harda kawu da Anty Abbu yaci tuwon sosai shida kawu suna santi,Ammi harda na rage nagobe da safe wai zata dumduma,musty kuwa kunun aya yatafi dashi yaita sha Abunshi,shiko Nazir daya fita sallar ishha"i daga chan gida ya wuce ko sake dawowa baiyi ba,sanin hali yasa ba wanda ya nemeshi. sai wajen goma kowa ya nufi bangarensa Musty yaraka Nusiba har gida kana yakoma,wanka kawai tayi tabi lafiyan gado hankalinta kwance. To Haka wannan weekend din yakare tsakaninta da Nazir gaisuwa,wanda bako da yaushe yake amsa mata ba sai yaga dama,wani lokacin itama ba kasafai take gaisheshi ba,sai sunyi mugun kilashin Yanzu gabadaya batajin tsoronshi zamanta take afalo sai dai shi ya tashi yashige ciki,itako ko ajikinta,abinci kuwa kullum sai ta girka ta ijiye kan dinning ammh ko kallo bai isheshiba haka zai kwana sai dai ingari ya waye ta zubar shiyasa takama kanta sai taga dama take girkawa dashi. Ahaka suke har yasake dawowa haka suke,babu ruwan kowa da kowa,bangaren aikinta kuwa sai dai muce masha Allahu domin kaf garin kano ansan waye Nusiba saddiq bunza ake sa domin jajircewanta akan aikinta,itakanta freedom tajawomusu masoya text kuwa awaya har gajiya take kira kuwa shima,ana cewa ana mata fatan alheri. ********** """""Kusan Abunda hausawan kance,jiki da jini to hakane tafaru Da Nazir domin Satin dayakoma sai zazzabi amai sai da aka karamasa ruwa karfin hali kawai yakeyi bash ne yadinga kula dashi tunda yahana akira gida afada,to yadanji sauki har satin ya wuce baizo gidaba sai upper week din yazo wanda tun amota zazzabi ya rufemasa zuciyarsa na tashi shiyasa daga Nusiban har Su Ammi babu wanda yasan dawowarsa yana shigowa yahaye sama yana rangaji atsakiyar falon sa ya zube yana ta kwara amai cikin wahala da ciwo. *Comment*, *Share* *Vote* *Real janaf ce*💕 [4/11, 2:13 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *JAMEELA UMAR* _*Janaf*_✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊   *```(onward together)    *JUSZ GIVE US A FOLLOW*✔ *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` _*Wannan shafin kacokan mallakin all JAMEELA"S over d world ne,shafin yau Namu ne,inkinsan sunan jamila chasisc,jami,jamila ta iya daura zani,jamila ta iya daura Atamfa....To daku nake shafin namune kutaho mutaru mu yagalgalashi son ranmu*_ _ATTENTION:Don Allah masu bina pc suna fadamin wai ka ga yadda zanyi,insaka Nazir ya wulakanta,Nusiba tabashi wuya,yakamu da sonta matsananci,to plx and plz suyi hakuri na farko dai ni nazauna tunfarko na tsara farko da tsakiya da karshen lbarina babu wacce nanemi shawaranta,so ku barni na tsara abuna yadda yake bani jin dadi sam Abunda wasu kemin gaskiya,fatan za"a kiyaye_ *ESHAN AUFANA,KITAHO YAU RANAR TAKICE,SOYAYYAHRKI GARENI SAI DAI INCE MASHA ALLAHU...Tanque 4r luv support and care,janaf relli care abount u*💞 *NOT EDITED* 21/22      """""Nusiba na cikin kichen taji shigowar mutum cikin falon kuma koda ta leko,babu kowa kawai sai takoma tacigaba da aikinta,fanke takeyi saboda tunda tatashi da safe taji shi take sha"awa shiyasa bayan tatashi tatashi ta kwabashi,shine take soyawa harta kammallah,tazuboshi cikin filet tahado da maltina tazo tazauna afalo tashar Arewa ta latso tana kallo tanacin famkenta ammh kuma sai me,kakarin Amai taketa jiyowa tun tanadaukan Abun wasa har taji abun nakara yawa zumbur ta mike tana raba ido A"a kakari take ji ba ada tafara tsorota ammh daga baya sai tafara ji kamar daga saman Nazir ne takejin Abun. Tana tsaye ne atsakiyar falon tana raba ido to indaga samanshi ne takeji to ai baya nan,to waye bata gama zencen zuccin ba taji Abun yakara yawa ai da hanzari tafara haura step din babu tsoro ko kadan aranta,kwankwansa kofar falon tahauyi da hanzari ammh sai kawai kofar ta wangale ma"ana abude take,koda tashiga falon bata ganshi ba harta nufi bedroom din kawai taji nishi abayanta tana juyawa taga Nazir kwance cikin amai yana fitar da Nishi kamar shedansa zata dauke,cikin wani firgita da tsoro ta nufeshi tana fadin"Na shiga uku...Ya Nazir"tafada tana dukawa garesa duk da Aman dayayi haka ta tarairayoshi ta aza kanshi bisa cinyarta tana taba wuyansa da taji mugun zafin da sai da tayi saurin cire hannunta,kara yunkurin Aman yake ammmh rashin babu komai acikinsa yasa babu abunda ke fitowa,   Nusiba taji hawaye lokaci daya yawanke mata fuska,saboda ita mutumci mai tsausayi bata so tagama yaro na ciwo balle babba,yau ga Nazir duk jin kansa da matsayinsa yana kwance cikin kazanta,lalle Allah kenan Rasa yadda zatayi dashi tayi, gashi ya cukwikwiyota,takasa tashi,gashi sunyi dama dama cikin Amai dakyar ta mike tarikemai hannu tana kallonsa yadda idanunsa ke komawa suna lumshewa shi yabata tsoro tasakesa da hanzari tajuya ammh sai me tattausan Hannunshi taji yasaka ya riketa gam,tawaigo da mamaki taga idanunsa arufe yana wani wahalallan Nishi,cikin kuka ta rike nashi hannu tace"Ammi zanje na kiraho Yaya Naxir mukai ka asibiti"Kin sakinta yayi shiyasa takoma tazauna ta aza kanshi bisa cinyarta tama rasa inazata saka kanta gashi bata iya daukansa, Sundade ahaka dataga babu sarki sai Allah sai ta mike tarikemai hannu tana Fadin"Bara na taimaka maka kakoma bisa gado...Kaga kana cikin najasa fa"bai iyi cemata komai ba tadaddage ta rikosa dakyar domin bazata iyaba shikanshi baida control na jikinsa gabadaya tallafe yake ajikinta shiyasa suna mikewa taku biyu uku taji su sunyi luuu gabadayansu ta runtse ido tasadakar kawai sai tajisu sun lumtsuma bisa kujera tafada saman kanshi yaraf, Duk da Nazir na halin ciwo duk abunda ke faru yana gani kuma yana ji ammh baida wani halin hanawa,cos yadda aman ya galabaitasa,saurin tashi tayi tana gyara dankwalin dake kanta,saurin sauka kasa tayi tazo da abun shara da moper tahau gyara inda yabata yana kallonta da lumsansun idanunshi ammh cikin ranshi mamaki yadda ko kadan bata nuna kyamartata ba,tana ta aikin amansa,tas ta goge aman tayi mopping din gun. Fita tayi tasake dawowo tana zuwa,ta tsaya gabansa tace"Ammh kayan jikinka sun baci"tafada tana kallonsa shiko motsawa sai takarisa ta jawo kafarsa ta ciremai sawo cikin dake kafarsa da safa,kana ta tattara briafcase dinsa da wayoyinsa tashigamai bedroom dashi,karo na farko data fara shiga,komai tsaf tsaf kamar mace duk da tasan shi baison kazanta ammh  batazata har ciki yana gyarawa ba. Nazir na kwance Nusiba ta taimakamai ta ciremai coat din dake jikinsa data ciki ta cire mai wandom tabarshi daga shi sai vest da boxes wanda karfin hali tayi kawai tanayi tana kauda kai,shiko duk da baida lafiya haushin kanshi yakeji yazauna yarinya karama na sarrafashi yadda taga dama,ammh dayayi kokarin motsawa sai yakasa,kayan tashiga dasu tiolet tajikasu cikin bucket kana ta zubo wani ruwn sanyi awani karamin baho tazo tazauna akasa tamatso tawul din dake ciki tahau shafamai bisa jiki. Nazir yabude jajayen idanunsa lokaci daya da rike tawul din yana kallonta,cikin karfin hali Nusiba tace'jikin kane yayi zafi,hakan zai sa kaji dadi"bata jira cewarsa ba ta amshi tawul din tacigabada da mammatsamai ajikinsa na tsawon lokaci,har zafin ya sauka kana tabarshi,kuma ba laifi yaji dadin jikin nasa haka,komawa tiolet tayi tazage ta wankemai kayan daya bata,kana ta wanke toilet kar dashi kafim ta fito.   Koda tazo har yasamu barci,ajiyar zuciya ta sauke tana bin saukan Numfashinsa da ido duk da haka cikin wahala,ficewa tayi tareda jawomai kofar,hijabinta kawai tadauka tafice zuwa gidansu Ammi koda tashiga su meero kawai tagani suna aiki a kichen ta tambayesu Ammi sukace bata fito ba yau. Zama tayi kan kujera tana jiran fitowan Ammi tadade zaune har shabiyu tagota Ammi bata fito ba,sai ga musty yafito yana Hammah alamun shima tashin shi kenan,da mamaki yake kallon Nusiba kafin yakariso cikin muryan barci yace"matar yaya lafiya kuwa? kike zaune ke kadai? yafada cikin mamaki Nusiba da fuskanta ke cikin damuwa tace'lafiya kalau...Ammh ya Nazir ne yadawo bashi da lfy" Musty yazaro ido yace"broda Nazir din"yafada cikin tsoro kan tasamu zarafin mgana Sukaji Ammi dake fitowa daga daki tana fadin"waye ba lpy kuma? Musty yace yana kallonta"Ammi wai kinji broda ne baida Lafiya'zaro ido  Ammi tayi cikin kaduwa tace"Nazir din yaushe yadawo"Tafada tana kallon Nusiba. Nusiba tarasa mezata tace sai tace"bai dade dawowa ba Ammi yanashigowa sai Amai",Ai kan ta rufe baki musty da Ammi na rigen rigen ficewa sai dai tabibayansu da sassarfa suke tafiyan cikin hanzari suka haura saman,inda tabarshi nan suka iskeshi yana barci cikin tsausayi suke binshi da kallo musty yace"Ammi nidai da wayau na broda bai taba ciwo ba"Ammi tayi ajiyar zuciya tace'gaskiya nima ko yana yaro baida yawan ciwo,nidai daya girma banta ganina ba"tafada tana zama gefensa lokaci daya tana shafa kansa, Musty yakalli Nusiba yace"meyasha ne hala"Nusiba tace"baici komai ba gaskiya"Waya yafito da ita yana cema Ammi bari nakira doctor Auwal yazo yadubasa"Ammi tace"yauwa hakan ma yafi,kiransa yayi yace gayi nan zuwa. Suna tsaye jugum jugum sai ga Abbu yakira wayan musty yana tambayansa yafadamasa suna gidan broda yadawo baida lafiya,iya rudewa Abbu yayi karku manta,shine dan gaban goshinsu,lokaci daya Dr Auwal da Abbu suka shigo falon,kuma lokacin Nazir ya farka Ammi tana mai sannu idanunsa alumshe yake kallo kowa yana son mikewa ammh baida karfi sai yakoma yakwanta ammh yadamke Hannun Ammi. Suka gaisa da Dr Auwal kafin yafara dubasa kallonsa yayi kafin yace"jounalist kana zama  da yunwa ko'gyada kai kawai Nazir yayi kan ya furta cikin wani yanayi'bakina bayamin dadi Doc...Kuma cikina yana ciwo..So..Sosai"yafada yana dafe cikin kallonsa yayi kan yakalli su Ammi yace"plz Ammi kuyi hakuri kubamu guri"ba musu kuwa suka fice suka sauka falo,suka zauna kowa kagani yayi tagumi,Nusiba kowa gefe ta rakube cike da alhini duk da basa shiri da Nazir ammh ciwo yawuce komai Suna ficewa Dr Auwal yataimakasa yatashi zaune ya jingina da kujera kafin yace"wai mtsalar damukayi mgana dakai har yanzu baka samu mafita ba"idanunsa na lumshe yace"dsame problem ne doc,harda Amai fa nai tayi dis time"yafada awahale,Dr Auwal yace"Ulcer ce takamaka sakamakon rashin cin abinci dabakayi ammh ciwon cikin ka yana danasaba da problem dinka na farko,yakamata by now kasaman ma kanka mafita gaskiya domin illah nebabba sperm yadinga tarummaka amara"yafada yana kallonsa yamutsa fuska Nazir yayi kan yace"Allah ya tsareni dana hada shimfida da wannan yarinyar doc,kabar mganannan"Dr Auwal yamurmusa yace"to ka kara Aure mana"Nazir yayi saurin bude ido yana cewa"What...Haba Dr kasan ko waye ni? mata basa cikin tsarina,dayan ma yana kare da ita balle na auro wata"yafada yana numfarfashi maidashi baya Dr.Auwal yayi yana Fadin"Maida wukar man,Abbu kawai zan fadama mtsalarka"Nazir yace"Kadade baka fadamai ba,kadai san akwai amana mai girma atsakaninmu ko,"yafada yana kallonsa Dr.Auwal yamurmusa kawai bai ce komai yanata hada allura wanda sai da sukasha daka kan Nazir yayarda akayimai ,bedroom yakamasa suka shiga yabude dan kit din dayazo da kayan aiki yakwantar dashi yasanya masa drip saboda rashin karfin jikin dabaida shi,sai da yakammallah komai yahada kayansa kan yakallesa yace"last time kenen dazamu kara irin wannan mganan wlh inbaka yi amfani da shawarata ba,zan tara su Abbu na fadamusu"yana fadar haka yafice shiko Nazir lumshe ido kawai yayi. Achan Falo kuwa Dr Auwal cema su Abbu yayi ulcer ce takama Nazir ammh yayimai allura yasamasa drip zuwa amjuma zai dawo,godiya su Ammi suka mai kan yayi musu sallama yafice,sake komawa sukayi saman wanda Nusiba taki binsu,domin kada tatakurasu daki takoma tashiga wanka domin itama warin Aman take. Nazir yanajinsu suna ta mgana ammh yayi kamar yana barci saboda baison tambaya yasan halin Ammi intahau mai tambayan meyasa meyasa,har saiya gaji,wunin ranar dai nan suka lalace,Ammi da kanta tayima Nazir fenten wake da alaiyahu da hanta tatasashi tana bashi abaki,Nusiba kuwa sai dai ta leko tadubashi tadan zauna sai takoma daki,saboda taga ga Ammi ga Musty ga Abbu ai sun isa jinya,sai yammah Dr.Auwal yadawo yaciremai ruwan yasake mai alluran ba laifi jikin nashi yayi sauki har yarama sallolinsa da"ake binsa duk da musty yarikesa ya je bayin. Dr Auwal dai kwararan likitane abangare dadama,likitansu ne batun yau ba,kuma aboki ne ga Nazir domin tare sukayi primary sch dinsu,tunwani ciwon ciki da Nazir yayi yaje gun Dr Auwal yadubasa yace mai mace yake bukata ammh Nazir ya ture mganan,gab da aurensu da Nusiba ma ciwon cikin yakara tasarmai,bayan Auren nasu ma Dr Auwal kamar zai ari baki akan Nazir yaje ga matarsa ammah yace Allah ya tsaresa,babu wanda yasani daga shi sai Dr.Auwal ne suka sani kuma yahanasa yafadama kowa. Cikin kwana biyun nan Nusiba taga wani abu wai shi gata domin kaf Ammi da musty suka tare bangaresu suna jinyan Nazir wanda yake kara lamgwabewa kamar wata mace,itadai nata tashiga da safe tamai yajiki,ya amsa kamar baiso sai kuma abinci datake kokari yi safe da yammah,bata shishigemai itadaman don Allah tayi kuma Allah yabata lada,kawu ma Anty kullum sai sun shiga sun dubashi Safe da yammah ada musty yace yadinga  kwana dashi ammh Abbu yace kul ga maidakinsa meye nawani sai musty yakwana dashi,hakanan take zuwa duk dare,tana kwana abun takaichi akasa take kwana shiko yahaye gado Abunsa,kuma ko kanzil bai hadasu iyaka tana sanya alarm awayarta uku nayi zata tashi tahau sallah,kuma duk yanajin sanda take tashi komai akan idonsa kawai nunamata yake baisani ba,asuba nayi zata tashi tayi komawarta daki,ahaka har yayi Sati agida wanda har bash sai da yazo yadubashi kuma ko so daya baitaba kallon Nusiba yagodemata bisa kokarin datayi akanshi ba duk da don Allah tayi ammh ai da dadi ayaba maka,ammh mutumin nan ko shiga tayi gaisheshi sai aidon su Ammi yake amsawa wlh inbasu ko kallonta baiyi itako aranta tace wlh yayi da ya"saboda shi har excuse tadauka agun aiki Batama san yatafi ba sai datashiga gaida Ammi taji suna waya tana mai Allah kiyaye hanya,tare da fadan yakula da cin abinci,tabe baki tayi tace"ummh tagaida Assha"cikin ranta. *Comment* *Share* *Vote* *Janaf*✍ [4/11, 2:14 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊   *```(onward together)    *JUSZ GIVE US A FOLLOW*✔ *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` *NOT EDITED* 22/23 *Abuja* *MAFARIN KOMAI*     """"Nazir ne kwance akan makeken gadonsa wuraran sha biyu dawani abu ne nadare,dakin yayi duhu sosai domin babu fitila balle dumlight na barci,labulayan windunan bedroom din ke kadawa hasken farinwatan daya haske gari alamar watan taraba tsakiya kenan shike dan shigowa yana haskaka dakin lokaci bayan lokaci.   Achan tsakiyar gadon na hango Mutum zaune dirshan daga shi sai gajeran wando,wanda yadan mateshi babu ko riga ajikinsa,abun mamaki hayaki ne ya turnike inda yake lura da yadda yake zukan sigari cikin zafin nama dakuma kwarewa bata kai ga karewa sai yasakata cikin wani bakin farantin dake gabansa cikin lokaci yayi ma kwalaye har uku aiki kuma zuciyarsa bata daina zafi ba,da kafa yasa yashuru faranti yatafi kasa yakife,saukowa yayi daga kan gadon yazo ya isa ga makunni yakunna lantarki dakin. haske yagauraye ko"ina gaban makeken madubin dake dakin ya isa yana kallon kansa yadda ya yamutse hannu yasa saman gashinsa yana yamutsawa lokaci daya yana fadi"Why? da karfi kamar wani zararre idanunsa sunyi jawur sun canja kama,kwatakwata yarasa meke damunsa,domin tunda yadawo Abuja wani bakon al"amari yake faruwadashi,badama yazo kwanciya daya runtse ido yarinyarnan yake gani durkushe gabansa tana kuka sanda baida lafiya,daya bude kuma yasake rufewa saigakara haskota sanda tarikesa suka fada kan kujera,abun ban Haushi duk sanda ya tuna gun sai yaji tsigar jikinsa ya tashi,akullum cikin dakinsa baida aiki sai sama wuri daya ido saboda gani yake kamar zai ganta kwance agun kamar yadda take kwanciya achan kano. Tun yana daukan Abun a wacce tayimai hidima sanda baida lafiya,domin tabbas yasan tayi kokari wacce taita hidima da amansa,wanda inshine yadda yakeda kyamkyami wlh bama zai iya ba,but ammh lamarin naneman fita hankalin awannan dare shine dare na hudu dakullum yakwanta baida abun Tunani sai ita abun yafara damunshi,ada in abu yadameshi daya sha sigari zaiji wasai ammh wannan karo Abun yaci tura don ko kwali nawa zai karar wlh sai dai in barci barawo ya sacesa ammh yadinga Abu daya kenan. yadade tsaye gaban miro yana kallan kansa kafin ya furta afili"Anya yarinyarnan ba asiri tamin ba"Yafada yana rike hannunsa da dayan hannu,tsaki yaja daga baya kan yace"No never insha Allahu bazan taba fadawa tarkonta ba inaga dai hakan yanada nasaba da kula dani datayi ina ciwo"kokarin yake zuciyarsa ta yarda da hakan duk da gefe daya haushin kansa yakeji yadda yake neman susucewa kan dat villager girl. *KANO* Sati daya kenan da komawar Nazir,Nusiba tana gun aikinta Aranar kawu yakirata yace"tadawo gida yanzu babanta yamai waya kan inna fatsima bata da lafiya har anyi addmitting dinta a hopt"cikin rudewa Nusiba tafadama manaja ta nufo gida cikin tashin hankali koda tazo kawu yayi kokarin ya kwantar mata da hankali nacewa jikin da sauki ammh Nusiba tagaza fahimta,ita gani take kamar innanta ta rasu ne ake boyemata,kuka take share share shiyasa Abbu yace Ammi tabita su Tafi ita da Anty su zasu zo daga baya Haka ko akayi direba yakwashesu sai zaria A MUSLIM SPECIALIST HOSPITAL dake danmagaji aka bata gado shiyasa chan suka wuce direct, Nusiba hankalinta bai kwanta ba sai da taga innanta na nan da Ranta ammh abunda yabata haushi babu wanda ke gunta sai ita kadai kamar mayyah kuma babu wani kula da ake bata,shiyasa suna zuwa Ammi taga likitan sukayi mgana aka fara chanza ma Ammi daki aka maidata Aminity,dama ko dasuka zo tana barci ne sai da za"a canja mata daki ta Farko taji dadin ganinsu taitayi musu murmishi. Ammh Abunda yaba Nusiba mamaki yadda innanta taiwani fari goshinta yana kalli gakomai taci sai ta amayar dashi,dayake direba sukabawa kudi ya siyomusu kayan tea da kayan fruit harda abinci domin daga gidan su Nusiba ko kare basu gani ba,Ammi ma Abun yadauremata kai tafara zargin wani abu shiyasa likitan dazai dubata da dare yana zuwa take tambayanshi meke damunta sai dayagama duba folder ta kana yayi ma su Ammi bayanin cewa"Cikine na tsawon wata uku da kwanaki ke wahalar da ita,sai maleria data ke dashi"galala sukayi suna kallonsa Ammi ce ta furta!"Allahu Akbar Allah kenan,tafada tana jinjina kai,Nusiba dake zaune ta tsurama Innanta ido tana ayyana yadda lamarin Aure yake,tab yanzu ahaka lalle kada kayi shishshigi yanzu ina inna saude take sanda haka Tafaru,Lalle kada mutum yadinga ja da lamarin Allah. Anan Asibitin suka kwana tareda Ammi wanda Nusiba tayi tayi Ammi tazo takaita gida takwana gobe tadawo ammh Ammi tace"ba inda zata sai dai ita taje,"Dole Nusiba tarabu da Ammi,ammh Ammi takara samun matsayi mafi girma atare da ita,washegari inna fatsima tatashi jikin nata da sauki tunda aman yayi sauki kuma har taci abinci,daga ko gida babu wanda suka gani abincinma siya sukayi,suna nan har azahar sai gasu Abbu da kawu da musty sunzo da kayan dubiya abunda yadanganci kayan karin jini lemoku dadai sauransu,dazasu tafi Abbu dubu hamsim yabawa Inna fatsima musty ko 10 thousaund Nusiba taita godiya dazasu tafi Ammi tabisu tace zuwa jibi zata dawo,akabarta ita da Anty to wajen la"asar likita yazo yadubata yayi discharging dinsu Nusiba bata jira kowa ba taje tabiya komai ta sissiyo magungunan da"aka Rubuta mata,fita tayi tayo musu tashar Napep tazo ta daukesu sai gida. Sai dai kawai aka gansu kwatsam lokacin Da Nusiba tariko Hannun innanta sun iske baba Atsakar gida shida Dada kamar mgana suke,suna shigowa Dada tace"Au kun dawo yanzu fa nakema Abbakar mgana xuwa duboku"Ko kallonta bawanda yayi sai ma ita innan Fatsiman ce tace"komai daman sai Allah yayi"daga haka tayi shuru,dada kuwa kallon Nusiba kawai take yarda takoma wata yargayu da ita. Anty tashimfidama inna tabarma atsakar dakin tazauna kenan sai ga saude tafado daki tana gaishe da innan tana nan sai ga Dada tashigo tana wani gyara zence,wai wlh sauden ma batajin dadi,ita kuma jikin tsufa,Nusiba dake zaune gefe tana latsa waya ta murmusa kawai batace komai ba Anty tace"yo ai bakomai kunsan Haihuwa mai Rana mu bagashi damukaji mun taho ba,ai kinji ana ba"a jin dadi Dada naka bai kwanta ciwo bane"tafada kai tsaye tana barema inna ayaban dake hannunta,kuma tana gani dada tasa rai Aranta tace"Sai dai ki mutu. Dada tasan mgana Suwaiba tayaba mata shiyasa tace"wai meke damunta ne nga tayiwani yi fari fat da ita"murmishin jin dadi Anty tayi kan tace"Au Baban Nusiba bai sanar muku bako? wlh Juna biyu ne da ita,kinsan Shi Rabonka baya wuceka ko a ina yake,duk ko tuggu mutum sai dai yaga karshensa"Tafada tana kallon Saude wacce tamike dafe da kirji lokaci daya da Dada suka Furta juna biyu? Suna zare ido ,ita kuwa inna Fatsima kunyace takamata ta sadda kai kasa. Anty tace"kwarai...juna biyu kuwa"Dada tace baki na rawa"Ke wai wani juna biyun kike mgana"Anty tace"Na haihu mana ko tawuce Haihuwan ne"Saude tace"kutumar ubanchan wlh to cikin shege ne,yaushe ma mallam din yake kulaki balle har kiyi ciki"Tafada cikin fushi Dada tace'Nima shi nagani kada fa ta gurbatamin zuru"a dabara gurbi"Inna fatsima dawani abu ya tokaremata kirji tadago kai tana kallon Dada tace cikin muryan marasa lafiya"Allah yamin tsari da aikata Abunda kuke zargina akai,tun ina da kurciyana ban lalace ba sai da girma yakamani"Tafada tana zubda kwallah.    """Nusiba ta mike tana ganin ikon Allah,kawai sai Dada tasa baki tana kwalama Baba,kira wanda ke waje,duk abu da yafaru akunnensa cikin jin Nauyi yafado dakin Dada tace"maza warwaremana wannan lamari so nake katabbatarmin da cikin dake jikin Fatsima bana ka bane"tafada tana tsareshi da ido cikin jin Nauyi yace"Haba Dada meyasa kuke haka,wannan fa ba girmanki bane"ba Dada kadai ba hatta Inna fatsima dasu Nusiba sunyi mamaki da furucin baba.   """Dada tanuna kanta tace"Abbakar ni kake fadama,haka"tafada tana kallonsa baice komai yasakai zai fice Dada tayi tsalle ta rikomai riga tana cewa" wlh Sai kafadamin uban wannan cikin don Ubanka"Baba yakalli Dada kunya kamar ya nutse yace cikin kunar rai"Dada cikin na ne,shikenan ko? yafada yana mai saurin kwace kansa yafice,salati Dada Imna saude suka saka lokaci daya Anty tabisu dawata dariya kan tace"Kunada aiki Ciki da ubanshi ku taru kuna sallallami" Inna Saude tadora hannu aka tana  Fadin"Na shiga ni saude boka fa yace saboda bakin jinin ta ko rabarta bazai karayi ba,ammh ace gashi har yayi mata ciki"Topha sai kallo yakoma sama Anty da Nusiba Sukabi Saude da kallo Dada kuwa mutuwar tsaye tayi kan tace"Wani bokan kike mgana saude? sai asannan Saude tadawo hayyacinta tagane tabargazan datayi sai ta hau kame kame tana cewa"Boka kuma Dada,Biba nace bakiji bane,wata mgana ce dabam"tana Fadar haka tayi wuf tafice tana raba ido Anty tayi ajiyar zuciya tace"Komai kasa Allah agaba sai kaga daidai"Tafada kai tsaye,Nusiba tayi ajiyar zuciya tace"Dama Anty akwai asiri har yanzu"Anty tace"kwarai makuwa Nusiba ammh ga dukkan alamu alkadarinsu yafara karyewa"Dada dake tsaye tafice jikinta duk yayi sanyi,itako inna fatsima kanta na kasa ammh azuciyarta godema Allah take ya dafara nuna ma saude karshenta. Da yammh Ammi takira Nusiba nan take fadamata sunkoma gida,har akabawa innan takara mata yajiki,Ammi tana yanke waya da Nusiba takira Nazir wanda ke zaune aharabar saman gidanshi kundai san ko"ina Nazir yake to upstair ne gurin zaman shi,yana zaune yana hutawa cikin wasu fararen kujeru kiran Ammi ya shigo wayarsa yadauka suka gaisa cikin girmamawa. .Ammi tace"Nasan Nusiba bata kira ba ko"Tafada tana tambayarsa"gyada kai yayi tare dacewa"Eh...Lafiya Ammi"Tace"lafiya lau mahaifiyartace batajin dadi tun shekarajiya munachan nima yau nadawo,kakira wayarta sai kamata yajiki,kafin kadawo"Nazir yace"Ayyh.zan kira insha Allahu"daganan suka taba hira kafin suyi sallama. Shuru yayi yana Tunani,shifa Ammi tatakuramai abunda ko nombar yarinya baidashi,toshi yama kira yace me"Sai wata zuciyar tace karkai haka Nazir itafa takula dakai lokacin dabaka da lafiya,kuma karka manta tana daraja iyayenka fiye dakomai nata,tuna haka yasa ya danna ma musty kira wanda ke zaune cikin office din sa yana duba patient kiran Nazir ya shigo yadauka cikin zumudi yace"broda Nazir brk da yammah"Nazir yace"lazy dr ya kake"Musty yabata rai kamar yana kallonsa yace"kai broda gama fa ninan ina fama da aiki"yafada harda tura baki" Dariya Nazir yayi kan yace'ok...Dama no din yarinyarnan zakamin sending"Musty yace"wata yarinya kenan broda?Nazir yayi tsaki yace'kana Tambaya nane,wace kake biyemawa kuna isar mutane da surutu agidan Ammi"yafada yana wani bata rai kamar ansa sa dole musty yace yana dariya"Kai broda Anty Nusiban yace yarinya"Nazir yace"just send it to me nace ban bukatar wani zence kuma"Musty yadanne dariyansa yace"Bandashi sai dai bara na tambayi Ammi bazata Rasa ba"Barshi..."Nazir yafurta afusace yana katse kiran. Dariya musty yayi mai isarsa kan ya turama Nazir nombar Nusiba wanda yasan yakunna shi,shikuwa Nazir yana katse kiran Musty yayi tsaki shikadai yana fadi afili"Ammi wlh kin bani aiki"sai da yakoma cikin falon ne ma yaji shigowar sako yana dubawa yaga nombar,tabe baki kawai yayi bai waiwayi nombar ba sai ma kokarin kunna talabijin dake falon yakeyi. Nusiba takwabe ta share dakinsu tas tahada da tsakar gidan bayan tagama tazo tadaura musu girki,sai gabda mangariba ta gama wanka tashiga kafin tadauro alwala tazo tayi sallah bayan ta idar da sallan ne tazo tazauna sukaci abinci da Anty sunayi suna hira inna fatsima nagefe zaune lemo ne ahannunta tana sha,ishha"i aka kira yasa suka tashi sukayi,dama Nusiba jiya asibiti bata samu barci ba,shiyasa tana idarwa tasulale kan darduma barcin yafara fizganta taji wayan na tsuwa tajawo ta ko duba wanda ke kiran batayi ba tadauka takara akunni Cikin muryan wanda yafara barci tace"Assalamu Alaikum"tafada cikin taushin murya Nazir dake kwance kan kujeran dake falonsa yana shan coffea yayi tsam saboda yadda muryan tadakesa rasa mezai ce yayi kawai sai yace"yamai jiki takaraji"yafada cikin dakewa,dan sauran barcin dake idon Nusiba yasaketa da sauri lokaci daya tamike zaune tana kara duba mai kiran,nombace basuna ammh ko amafarki taji wannan muryan tasan me ita,ganin tayi shuru yasa haushin kansa ya ishesa kawai sai yace"Allah yakara Afuwa"Kan tayi wani yunkuri kit yakashe kiran. Sororo tayi da waya ahannunta tana mamaki wai yau ita Nazir Adam galadanchi yakira yana tambayan jikin Innanta,yau wata ranar sa"ace tabdijam duk da batasamu zarafin mgana ba ammh Abun yabata mamaki,kawai sai tasamu kanta da murmusawa,lokaci daya kuma ta adana nombar nashi cikin wayarta bayan ta rubuta YA NAZIR. shiko abangaren Nazir yana datse kiran yayi jim yana Tunanin yadda muryan Nusiba tadakeshi lokaci daya kuma tana mai amsa kuwwa akunne cikin wani yanayi,lokaci daya jikinsa ya mutu har bai iya daga dan yatsansa tsikar jikinsa yana tashi yarrr,kara lafewa yayi kan kujera yana jin wani bakon alma"ari nata shiganshi wanda har barci barawo yasaceshi da Tunanin Nusiba Abunda yabashi mamaki shine koda yatashi da asuba yana cikin Najasa domin mafarki yayi yana saduwa Da Nusiba,har yayi wanka tsarki yadauro alwala al"amarin yadafashi matuka shiba halinsa bane kwanciya yayi mafarkim yana saduwa dawata mace ba,sai dai kawai bukatuwa irinta da Namiji ammh jiya kam mafarkinshi yasha bambam dana koda yaushe. Itama abangaren Nusiba babu wanda tafadamawa cewa Nazir yakira,itama gyara kwanciyarta tayi ammh ita mamakin Hakan baibar ranta,har garin Allah yawaye dayake tatashi da Haila,da asuba baba yashigo duba jikin Inna wanda kana kallonsa kasan a tsorace yake ko zama bai yi ba yafice Anty ta girgiza kai kawai aranta tace"insha Allahu saude karshenki yazo. Da hantsi wajen sha daya na safe sai ga Rahma wanda ko Nusiban batasan da zuwanta ba tayi murna sosai harda ferfesun kayan ciki tayoma Inna tazomata dashi wanda inna taji dadi to balle Nusiba data rasa mezatace mata bata dade dazuwa ba sai ga Ammi ta iso itama,cikin murna Nusiba ta rumgume Ammi tana murna,itama taxo mata da ferfesun kan rago da sinasir da miyar ganye dayaji manshanu. Rahma da Nusiba suka kule adaka suna hiransu cikin Hiran ne Rahma takalli Nusiba tace"zan baki shawara Nusiba duk da bakison kifadamin mtsalanki,ammh ni daukeki kamar yar"uwata ta jini"Nusiba tace"meye bani son fadamiki Rahma"Rahma ta gyara zama tace"Zaman dakikeyi agidan Aurenki"Nusiba takalli Rahma da mamaki zatayi mgana Rahma ta dakatar da ita da hannu tana cewa"Basai kinmim kaddama ba ammh na fahimci irin zaman dakikeyi dake da mijinki,karfa kimanta namiji kamar jariri yake yadda kika tafiyar dashi haka zai zauna miki" Nusiba tayi tagumi tace"Kinfi kowa sanin yadda Aurenmu yakansace Rahma kuma dakike wannan mganar bakison waye Nazir din bane"Harara Rahma ta zabgamata kan tace"Nasan waye shi ma,ai duk wulakancin da Namiji da rawan kanshi mace ke gyaramai zama,to kibudi kunnenki da kyau kiji matukar baki mike tsaye ba baza ki taba samun kan Nazir balle ki rama abubuwa da yayi miki,kuma tayaya zaki nunamai mata irinmu sunada daraja da kima adonsa kina zaune shurun guri daya,wai ke dole kina matsayin mace"Tafada ranta bace. Gyada kai Nusiba tayi tana fadin"Gaskiyane kawata...To yanzu yazanyi"Rahma ta gyara zama tace"yauwa...Kinga da farko dai dole zaki chanza tsarin zamanku zaki fara shigemai inyana gida,yawan yin hot and sexy dreessing inyana gida,lakanta mai yafiso,mai yake batamai rai,bashi girma ki daraja sa fiye da da,kikuma zama baiwa agaresa sai yadda yayi dake ammh duk wa"innan bazasu samu ba Nusiba sai kin cire tsoro"Tafada tana kallonta,cire Tagumi Nusiba tayi kan tace"kina ganin zai fada tarkonmu kuwa Rahma. Rahma tayi tsaki tace"ke banza ce wlh duk jin kansa kikayi amfani da shawarana nadan lokaci wlh sai Nazir Adam galadanchi yazam miki jaka ko"ina yana manne dake"tafada wit ful comfident,Nusiba tace"da gaske.."Rahma tace"Insha Allahu..Ammh sai kin daure duk wani jizgaki dazai yi ki share kada kiyi fushi kice zaki ja baya,inkikai haka kin lalatamana Aiki"Nusiba tayi tace"Ban insha kawata suka tafa suna dariya atare,ANTY ce ta leko tana cemusu"To sarakan hira sai ku Fito Ammi zata tafi. Fitowa sukayi Rahma nakara jaddadama Nusiba kudirinsu itakuma Nusiba tamata alqwarin dazaran takoma komai zai fara,Rahma tashirya domin tabi Ammi su koma tare Ammi takalli Nusiba tace"Nazata tare zamu tafi tunda naga inna taji sauki",Nusiba tayi narai da Fuska tace"Kai Ammi da zan yi sati nefa"Ammi tace"ok baruwana kikira mijinki ki tambayeshi "Nusiba tace'Kai Ammi kifadamai mana"Ammi tace"Mijina ne ko mijinki"Tafada tana dariya inna fatsima tace"kibita kikoma dakinki naji sauki"Ammi tace"kyaleta dai tafadama mijinta Allah barshi ko zuwa jibi ne tadwo ita da suwaiba. Rakasu tayi har kofar gida tana daga musu Hannu sai da suka wuce takoma gida,tana tunanin ta ina zata fara,chan zuwa dare wajen karfe 8 nadare tana zaune kan darduma wayace ahannunta sai tayi dialing no din Ya Nazir sai tayi sauri takashe tarasa ta ina zata fara tsoro takeji. *Comment* *Share* *Vote* *Janaf*💕 [4/11, 2:14 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊   *```(onward together)    *JUSZ GIVE US A FOLLOW*✔ *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN _*Mama Hadizata bata da lfy,she need ur prayers,wish u quik recovery momma*_ ```D whole page iz dash for u SARDAUNAH u guyz kanada kirki chochai ammh badan Halinka,ba yaseen inbaka daina cemin jalop ba,zansa abika dat kauye a kamamin kai,Abi...Lol Tanque so much sardauna relli Appriciate ur care``` 23/24     """"Dakyar tayi shahada ta danah kiran wanda yana shiga takara akunne ammh yadda bugawan ke du!du!haka zuciyarta keyi,harta fidda rai dazai dauka sai taji an dauka ammh anyi shuru. Nazir dake kwance kan makeken gadonsa daga shi sai dogon wando baki babu riga ajikinsa adaya hannunsa yasaka ya tallabi bayan wuyansa dayakuma yana rike da waya yana,sarrafaata kiran Nusiba yashigo,wanda dama ya ijiye nombar wanda yayi saving da villager girl,yayi mamakin ganin cll dinta shiyasa yaki dauka sai dayagama jan ajinsa sai yadaga yayi shuru. Nusiba najin saukan Numashinsa akunnenta alamun yanaji sai ta daburce tace cikin in ina"Brk....da...Da dare ya Nazir"tafada harda runtse ido shiko suman kwance yayi saboda yadda takira Ya Nazir din sai da ko ya nizar masa har cikin kwanya.    ""Yauwa...Plz who iz on d online"yafada  cikin dakewa Nusiba taji gwiwanta yasake ammh sai tace"la...ya Nazir nice fa"Kecea?.....Shinake tambaya"yafada cikin kosawa sai tadake tace"Nice fa Nusiba matarka ashe baka da nombata? tafada asanyaye"Cijen gefen bakinshi yayi kan yac"in jiye nombarki kan mene,kina kirana ne"yafada hankalinsa kwance gyada kai Nusiba tayi kamar tana gabansa yacigaba da cewa   """ina ijiye nombar dake kirana nakirane bawai kwashe kwashe ba,kingane"yafada haryana dan zaro ido"Nusiba tace"yi hakuri...Ai bansani ba"Tafada da sangarta tsaki yaja aransa yana fadin"one of d probm nadan Nageria kenan Abunda yasani so yake akara tunatar dashi. Katesta yayi dacewa"iz ok...ya"a kay ne"yafada cikin dakewa Nusiba tace"Dama inaso nadan kara kwana biyu ne harzuwa inna tasamu sauki"tafada cikin sanyi Nazir yayi shuru kan yace"No kiyi zamanki da mahaifiyarki harta warke saboda ni mutum ne dayasan yancin dan Adam so u ar free"yafada harda zakuda kafada    Mgar ta soki Nusiba ammh kuma tunda ita ke neman shiri sai tace"haba kwana biyun dai,inzauna kuma nabarmawa Auren"Tafada kamar zatai mai kuka,lokaci daya yaji jikinsa ya mutu ya furta cikin kasala"Dama kina da Aurene"yar dariya tayi kan tace"Eh man inadashi. Nazir yagyara kwanciya yana cewa"Au kina dashi? nadauka baki dashi ne don naga ko agidan bawani abu kike min ba"Sai daya fada haka kuma yaji haushin kanshi harda marin kuncinsa,Nusiba tarike baki cikin zolaya tace"La...Dama kana so namaka wani abu baka taba cewa ba"Tafada tana rufe baki,Nazir yace cikin dakewa"Inace Tunkan kiyi Aure kinsan hakkokin mata kan mijinta ko? "yafada da alamar tambaya bai bari tace wani abu yace"tom wani karin bayani kike Nema,kinga kincinyemin lokacina"Yana gama fadar haka kit yakashe kiran. Sororo Nusiba tayi da wayar ahannunta tana mamakin abunda yakwana tsakaninta da Nazir,ashe yana da saukin kai mutane ne basu sani ba,itakadai take tuna hiransu tana mirmishi shigowar Inna fatsima dakin ne yasa tadawo hayyacinta,wanda tafita waje shan iska,Cemata tayi Ya Nazir yakira yamata yajiki tafita,ammh yace agaisheta,inna Fatsima tace"Tana amsawa,Lalle Nusiba kin iya sharota😂😂😂 Shima Nazir abangarensu haushin kansa yakamasa yadda yaga yabata lokacinsa wurin wannan yarinyar wanda shi atsarinshi baya doguwar waya,ammh sai gashi ya lalace yana waya da ita,ammh akasan ransa wasai yakeji yar hiran dasukayi wanda Da Abun yakwana Aransa yakasa gane kansa. Gari na wayewa around 7 Nusiba tasake kiran Nazir tabashi 2miss baiyi picking ba sai ta turamai Text     _Slm hop u wk up Naurish and glossly...Ok enjoy ur mrnin coffea……Ur wife NusNaz_ Lokacin da messg din yashiga yana dakin labarai yana labarun karfe bakwai cikin ratsatsan Turancinsa sai da ya fito kana yaduba wayar lokacim dayaga messg din yana tsayene bakin motarsa Kara bin Messg yayi yana karantawa abunda yafi daukan hankalinsa shine *NUZNAZ* Wanda harsaida mirmishi yasubucemai bash dake tahowa ya tsuramai ido yana kallonsa har yakariso bai sani ba sai da yadaki kafadansa yana cewa"Mutumi mekasamu ne...Kake wani killer smiller haka"Yafada yana kuresa da ido,Tsaki Nazir yaja kan ya juya yace"In ruwanka dan sa"ido"yafada yana hararansa. Bash yayi dariya yace""Kanka akeji kuma"yafada yana wucewa da harara Nazir yabisa kafin yafada mota wanda dama already ilu yana ciki,suka fice daga gidan talabijin din. Har yammah shuru Nusiba bata ga reply din Nazir ba balle tasa ran kira,wanda dama bata kawo ba,sai itama ta share kawai,shiko Nazir dama koda yagani bai yi wani tunanin maida martani ba,ammh lokaci bayan lokaci yakan duba messg din wanda yakasa goguwa aransa kai haddacce kowani harafi yayi daga ciki,wanda yarasa dalili. washegari Tana idar da sallah Subahi tajawo wayarta tasake turamai message. _Salam,gud mrnin ya Nazir,how was ur night hop iz full of happines and fantatic dream...yau zan koma kano,ur Wife NazNuz_ Tana gama Turamai tahau shirya kayanta Anty suwaiba ma tana nata shirin suna Haka sai ga baba bayan sun gaisheshi ne yakalli inna yace"ya jikin naki"yafada da kulawa Inna fatsima tace cikin kunya"Da sauki Alhamdulillah"Baba yace"To masha Allah yafada yana kallo Nusiba dake Tura kaya ajaka yace"Ke yaushe zaki koma dakinki ne"yafada yana tsareta da ido.   Cikin mamaki,tadago tana kallo baba dama Baba yadamu da itada har zai tambayeta yaushe zata koma,lalle wannan zuwan taga canje canje acikin gidansu hakan yananuna mata cewa alkadarin inna Saude yafara karyewa cikin girmamawa tace"yau dama zan koma baba"Tafada harda Rusunawa"Baba ya gyada kai yace"yauwa gwara kuyi haraba harda ke Suwaiba kada kuma muzama mutanen banza'yafada cike da dattako. .Anty suwaiba tace cikin kulawa"Hakane yanzu ma shiri mukeyi ai,tunda taji sauki"Baba yadan jima adakin kafin yafice sai gashi yana cema Nusiba inzasu wuce tamai mgana,dukkansu cikin mamaki suke kallo juna,Nusiba ta zube tana kai kanta kasa tana sujjuda cikin Nuna godiyarta ga Allah,Anty suwaiba tace"kara godema Allah Nusiba,tabbas Allah Abun godiya. Tafada cikin murna,Nusiba nadagowa ta isa ga inna Fatsima ta Rumgumeta idanunta naFitar da kwallah,Inna Fatsima ta zareta tana cewa"Ya isa Allah zaki godemawa domin da yardanshi komai yafaru"Tafada tana sharema Nusiba kwallah,nan da nan suka gama shirinsu koda Karfe 10Am duk sun kammallah shirinsu Abun mamaki sai gashi Baba yabasu buhun wake dana shinkafa buhu bibbiyu yace kawu biyu inkaima Surukai na biyu murna ta sanya saida nayi kwallah Saude na kallo ammh bata da tacewa Dada ma batayi mgana ba domin itama abun yafara sakinta. Tashan Napep suka dauka har Saman gada inda suka shiga motar kano suka dau hanya.Nusiba farincikinta yakasa boyuwa shiyaasa tadauki damarar Amfani da shawaran Rahama kodan Nazir yazo hannu shiyasa takara bude jakarta nakamfani Gucci taciro wayarta Text nakara Turamai.    _am on my way...Care_ Tana Turamai tamaida wayar jaka,shiko Nazir tunda garin Allah yawaye bayan yadawo sallar subahi yakoma barci bai farka ba sai after 11 cikin kasala yatashi jiyake jikinsa yasaki wanka yashiga koda yafito,falo yafito ya nufi fridge yadauko Ruwa nan yazauna yakunna Tashar CNN yana kallo bai Tashi daga nan ba sai da aka kira sallar azahar yafita massallaci,sai da yadwo yahaura sama yadauko wayan nasa ya tararda missd call din Ammi dana mg ammh kuma sai messg din dake yawo asaman wayar yadauki Hankalinsa cikin rawan jiki yabude sai yaci karo da sakon Nusiba na farko dana biyu,gefen gado yanema yazauna yana ayyana me yarinyar nan take Nufi kintatan lokacin yayi yaga yanzu in lafiya lafiyan yasan yanzu sun isa gida sai kawai yasamu kansa da Turamata da Reply. *Safe landeed* bayan ya Turamata kuma sai yakamajin Haushin kanshi don me ya turamata tsaki yaja ammh fa akasan Ransa dadi yakeji zuciyarsa ke rayamasa cewa yabita yaga ina gudun ruwanta yake. Itakuwa Nusiba lokacin da Text din yashigomata sun dade da isa,bata dade da barowa gidan su Ammi ba,takaimusu sakon baba wanda Ammi sunata godiya,Allah sarki ko kogi yana son kari,taji shigowar text ammh bata taba kawowa Nazir bane shiyasa bata bi takai ba,sai da tayi wanka tasaka wani riga da sikat yan kanti black and white kan babu dankwali tadaure da band kichen tafara isa ta dauko maltina tataho falo sai da tazauna kana tajawo wayarta harsai da takira inna tafadamata sun isa suka dan Taba hira kana sukayi sallama,latse latsenta takeyi kamar achan tashiga ma"adanar sakon ni kawai taga Ya Nazir arow nayawo asama ai da rawan jiki tabude text din duk babu yawa short ne ammh Abun yabata mamaki matuka bata zata abun zai zo mata da sauki haka ba l,ihun murna tasaka tana Fadin"yes....Komai yana Tafiya daidai,Rahma ta latso cikin rawan jiki take labarta mata komai, Rahma tace cikin murna"Kinji ko...Kawata wlh dama nasani kekika saka wasa da Tuni anwuce gurin,yanzu kinsan me nake so dake"Nusiba tace"A"a sai kin Fada"Rahma tace"Ki kirasa yanzu kice kun isa lafiya tare damai barka da Rana"Nusiba tace"To kawata yadda kikace"Tafada tana datse kiran. Shi ta dokama kira,cikin ikon Allah ta yanke bai dauka ba,sai tasake kira shima tana gabda yankewa yadauka cikin sanyin murya yace"Hello...Muryan sai tadaki Nusiba sai ta lumshe ido ta lafe kan kujera tace"Assalamu Alaikum..Ya Nazir barka da hutawa"Tafada cikin karya murya tsam Nazir yayi wanda yake kwance shame shame kan gado barci ne yafara daukansa kiran Nusiba ya shigo bai ko duba no din ba yadaga. ""Yauwa..Ya"akayi ne"yafada cikin muryan wanda yatashi daga barci,mirmishi tasaki kan tace"ayyah dama just ince maka munsauka lafiya ne'masha Allah"ya furta kafin yace"plz kidaina kokarin katsemin Abubuwa na masu muhimmaci ba"a kirana ina na kwanta,ok"Yafada yana datse kiran Nusiba tazare wayan tana dariya tace"yaseen ko anjuma sai na kara kira,ko ahaka natakura maka"Tafada tana shekewa dadariya game din na mata dadi. Sai da takammallah komai nata daya ke batayi girki ba gun Anty taci fentin rama takoshi kana tadawo gida,kayan barcinta ta sanya masu taushi riga da da wando sai da lumtse bisa katifa ta rufe rabin jikinta da blanket kana tajawo wayarta tadokama Ya Nazir lokacin da wayar ke shiga mirmishi ne bisa kan fuskanta. lokacin kuma Nazir zaune yake kan daya daga cikin kujerun daya ma falon kwanya,laptop ne akan dan wani tebur dake gabansa yadora kafarsa guda daya,hannunsa daya yana kan na"uran Yana sarrafa ta lokaci bayan lokaci yana daukan kofin coffea dinsa dake gefe,ko Riga bai dashi daga shi sai boxer yana hutawan sa wayarsa dake gefe tadau neman agaji da wutsiyar ido yakalleta baisan sadda yace"Oh may God..wannan wace irin mayyah yarinyace"yafada yana wani bata rai, tana katsewa tasake kira,shareta yayi ya cigaba da aikinsa Nusiba kuwa tayi dariya tace"ai saika dauka" Ganin bata da niyar daina kira yasa yadaga cikin Fushi yace'Are u mad...Kinkira kinga ba"a daga can u stop callin"yafada cikin Fushi shagwabewa tayi tace"Ayyah...Am srry bansan kana wani abu bane"Tafada Tana kara narkemai Tsaki yaja kafin yace"ok baki maSani bama ko"yafada kai tsaye Nusiba tace'eh...Yace"ok...Ya"a akayine aiki ne nakeyi ne"Nusiba tace"Zaka zo wannan week din ne"Tafada cikin nuna kulawa. Tabe baki yayi yace"Don"t know if possible dai"Yafada cikin halin ko inkula Nusiba tace"Ok inzaka dawon kagayamin plz"Tafada tana neman samai kuka,yanayin jikinsane yafara canja baisan sadda yadauke hannu bisa Na"urar ba yajingina kansa bisa kujera,yana Fadin"infadamiki kikace?dawowata da Rashin dawowata kina da damuwa da hakan ne"yafada cikin sanyin murya Nusiba tasaki dariyan burgewa tace"Niko keda damuwa Ya Nazir miji guda fa kaji ance"Tafada tana yar shesshekan Dariya. lumshe ido yayi yanajin tsigar jikinsa na tashi yace muryan sa ta sarke"uhmmm meki ke shiryamin ne banyarda dake ba"mirmishi tasaki kan tace"Ba abunda nake shiryama sai Alheri kayarda dani"Nazir yayi shuru yana shafa sumar kansa yace"Naji....sai da safe"yafada da dakewa,Nusiba tace"Tam...Sweet dream karka manta da addu"an barci"tafada kamar Tana gabansa. Jinjina kai yayi harzata ijiye wayan taji yace"Hey...Tace"Na"am yacigaba da cewa"Ammh kina shigamin lokacin Aiki be carefull Cikin dariyan dake tasomata tace"Yes Sir..."Mirmishi yasubucemishi sai yayi saurin latse kiran yana mamakin kansa daga jiya zuwa yau komai yake kamar bashi ba,yadade zaune yana Tunanin yadda Yar kauyen nan ke mgana ba karya tana da murya,aikin da bai karisa ba kenan ya tattara yakoma bedroom ye shirin barci... Itama Anata bangaren mirmishin tayi kafin taja bargo tana karanto addu"an barci sai da tashafe ko"ina na jikinta kana takara lumtse kanta jikin matashin.. *ASUBA TA GARI NUSNAZ*   """Da garin Allah ya waye Text  din Nusiba yatadashi sallar asuba tana umartansa yatashi zuwa sallah,ada ko damuwa daduba mssg bayayi ammh yanzu akai akai yake duba wayarsa baisan dalili ba,-Zaka ma Sani ne_ Haka Nusiba ta rike wuta bata barin Nazir yayi sakat da kiran da Text wani lokaci yadauka su dadi wani lokaci suyi tsiya,duk da bai taba kiranta ba ammh tana ganin cigaba,asatin bai samu dawowa ba sai a wannan weeked din Ranar Friday yana bayan mota ilu natukasa suna kan hanyan zuwa kano yajawo wayarsa yaturama Nusiba text .     *Miss ma Home....Coming...* Kawai ya Turamata lokacin tana zaune kusa da Ammi suna hira text yashigo Allah yasa wayar na hannunta tana gani ta mike zumbur har Ammi na cewa"ke lafiyan kuwa"tafada tana kallonta Nusiba tanufi Hanyar fita tana Fadin"Bakomai Ammi Abu na bari kan gas"Ammi tahau tafa hannu tana fadin"kujimin shirme shine kike zaune kinyi dagal dake ko"ko jinta Nusiba batayi da gudu tafice sai gida. Atsakar falonta taci burgi tana haki hijabinta ta kwabe tana tunanin ta ina zata fara wayan hannunta tashiga latsawa chan tasa akunne tace"Ya musty don Allah taimako nake nema"musty dagachan bangaren yace"name fa matar yaya"Nusiba tace"meye best food din ya Nazir"musty yayi dariya yace"Topha matar yaya"Nusiba tace"Don Allah nidai kafadamin ba lokaci"sakwara da miyar agushi taji manshanu"Tanque kawai tace mai takaste kiran. Da Hanzari tafada kichen tafara fere doyan tadora kana takoma ta daura miyan sauri sauri hanzari take komai kan kace kwabo har ta daka sakwaranta ta nannadeshe cikin wani leda tasanya awani ubansu kula,itakuwa miyar agushi kaza guda ta markade aciki,sai tayi amfani da Ogun cikin lokaci itama da kammallau zobu tayimai Tunda ba lokaci agurguje Tafada wanka wanda Ruwan wanka yaji Turaruka masu kamshi tana Fitowa takalli agogo har 5:09pm cikin hanzari ta isa gaban mirror tashafa lotion dinta hoda kawai tashafa sai jan baki purpple,wardrope dinta ta bude tajawo wata Atamfanta exclusive mai Ruwan purpple da baki doguwar rigace,AShape wacce ta mata dam ajiki mazaunan ta sunfito sunyi das cikin rigar daurin Zahra buhari tasaki abunta bayan ta zubo da gashinta ta baya,tTurare ta fesa sama sama Tafice kichen takarisa ta dunga kwaso abincin tana jerawa bisa dining da,sauri kuma takunna Turaren wuta na Rushi wanda Ammi da kanta tabata tajuya kenan rimot na Hannunta tana kokarin chanza tashar talabijin taji sansanyar muryasa cikin amo damazakunta yana sallama,duk comfident dinta sai taji jikinta yafara rawa takasa waigowa.   Shiko tundaga haraban gidan kamshin turaren datasanya ya masa maraba tsaye yayi cak yana bin ilayarin bayanta da kallo cikin wani yanayi aransa yana Tunani kila fa ba yarinyar ba sai dai bakuwa akayi. _am srry say bazaku jini ba gobe ba da jibi ba sai dai zuwa sunday ko monday cos zanshiga sch hop bazakuyi fushi wlh Abubuwan ne sai slow...Tanque love u all_ *Comment* *Share* Vote* *Amula bea*💕 [4/11, 2:14 PM] 0mmer Farouk: *🧑🏻NAZIR🧑🏻*      _*(The journalist)*_ *(Based on luv and Romantic story)*   *Na* *Janaf ce*✍ *Vote me on WATTPAD:Janafnancy* © _*INTERLLIGENT WRITERS ASSOCIATION*_🖊 *```DIDECATED TO SAHIBA HAFSART HAFNAN``` _Sakon gaisuwata gareku tareda jinjina mai dimbin yawa ga wa"innan gidaje masu tarin albarka,gidajene da"ake tattauna alhairai dadama,NAZIR na matukar godiya ga soyayyar ku garesa,hakama NUSNAZ Tana miko jinjina bisa shawarwarinku gareta tace ince muku one love_💞💞 *DALA NOVEL GROUP1&2* *FEEDOHM NOBELLA* *AUREN FARI FANS* *ZAUREN MAI DAMBU* ZAHRA AND PINKEEY NOVELS* *UMMYN YUSRA NOVELS* *JANAF NOVELLA* *SO KO WAHALA FANS* *FATALWAR MIJINA FANS* *YARIMA SUHAIL1&2* *WRITERS NOVELS FANS* *MHIZ HAFNAN"S NOVELS* *ZAUREN MAI DAMBU* *TAKWACEN MIJI FANS1&2* *INTRLLIGENT WRITERS FANS* *AUFANA TRUE FANS* *RUDANI FANS GROUP* *PURE MOMENT FANS* *WANI MATSAYI FANS* *BILLY S FARI NOVELS* *INTELLIGEN WRITERS FANS* *NAZIR FANS1&2* *ZANGON KASA* *AYSHA SADA MACHIKA NOVELS* *Etc suna da yawa,godiyata agareku bazata yanke Ba tanque so much for u luv support and care* _*D whole page iz dash for u my bestie SA"ADA ALKALI D TSAFE...ki shana ki huta kiyi yadda kika ga dama shi mallakinkine sai kinga dama kiba wani yakaranta,janaf relli Appriate Allah yabar kauna da zumunci mai dorewa*_ 24/25        """"Ajikinta taji cewa yana kallonta,jikinta yafara rawa,takasa waigowa,shikuwa cikin wani yanayi yake dire idanunasa ako"ina na jikinta yakasa yadauke idanunsa akanta,itakuwa dakyar tayi karfin halin ijiye remot din tajuyo cikin wani slow motion fuskarta dauke dawani kayatattacen murmishi karaf idanunsu suka sarke ana juna kallonta yake daga karkashin ziciyarshi itama haka,kuma lokaci daya zuciyoyinsu ke bugawa fat!Fat!       Tafiya tafarayi zata isa garesa ammh in yalura jikinta rawa yakeyi sai da tazo gab dashi kana yayi saurin kauda kansa zai raba ta gefenta ya wuce,caraf ta rike yar jakar briefcase dinsa tace cikin sanyin murya"sannu da zuwa"tafada tana kallonsa kai tsaye,sakarmata jakar yayi kawai batare daya kalleta ba. kallonsa tayi taga yana kallon gefe sai ta murmusa tace"zauna mana kana tsaye"tafada kai tsaye,kamar wani wawa kuwa yasamu daya daga cikin kujerun falon yazauna yana dora kafa daya kan daya yana girgizata ijiye jakar tayi kan center table din dake tsakiyar falon tanufi kichen cikin takunta na sanyi kowani gefe na jikinta na motawa binta yayi da kallo harta shiga kichen din,ajiyar zuciya yasauke yana lumahe ido lokaci daya dashafa sumar kansa,cikin wani yanayin dashi kadai yasani.    Tana shiga tabude fridge tadaukomai Ruwa mai sanyi,da kofi tadora kan wani kyakyawan karamin farantin tafito tana taku daya bayan daya,harta kariso gun,idanunsa alumshe suke tsiyayamai ruwan tayi tamikamai tana Fadin"Ga ruwa ya Nazir..Nasan kasha hanya"tafada tana kallonsa,shiko sai dayagama shankamshinsa kana yabude lumsassun idanunsa yasaukesu akanta langwabe kai tayi tace cikin shagwaba"plz ka amsa mana"Kallon cikin idanunta yayi kan yamika hannu ya amsa cikin kasala,yasa kofin abaki ammh still yana kallon kwayan idanunta ammh sai kuma data kallesa cikin ido sai ya janye idamunsa.    Mikewa tayi tarataya yar briefcase dinsa tanufi dakinsa tana taka step din yana binta da idanu har tabace masa ajiyar zuciya yasaki kan yace afili"what wrong wit me ne"inajin son kallo yarinyan, kwayan idanunta in nakalleta suna sani cikin wani yanayi..Why? ya tambayi kansa ammh yagaragara gano amsa. Tashi yayi yabita saman yashiga bedroom din kenan yaganta tana gyaramai gadonsa kallonta yayi kan yawani hade rai"ke...Wai naga sai wani  shisshigemin kike nasaki ne"yafada fuskarsa adaure,Nusiba ta murmusa tace"baka sakani ba,ammh ai aikina ne ko"tafada tana sakarmai ido sai kuma yakasa mgana yakarisa bakin gadon ya ijiye wayarsa.   tsayawa tayi hannunta sarke akirjinta tana kallonsa yana zama bakin gado kokarin cire takalmin sawu ciki dake kafarsa yakeyi,da hanzari takarisa taduka tafadora hannunta kan Nashi tana Fadin"let me help u"tafada fuskarta ba alaman wasa,hannunshi yayi saurin jayewa yana binta da kallo ammh ita taki bari takallesa tana ciremai takalman taciremai socks sai ta mike kai tsaye tasa hannu tafara zaremai jaket din dake jikinsa ta ijiye kan Gado hannu tasanya tafara ballemai botiran rigar dake cikinsa,so yake so hada ido ammh taki bari saboda tasan gwaleta zaiyi,baigama mamaki ba yaga harta vest din jikinsa tazaremai,taciremai belt taja dogon wondon dake jikinsa,tabarshi daga shi sai boxers kauda kai tayi zata wuce tace"Ruwan wanka fa yana jiranka atiolet"tana fada tajuya zata wuce yayi saurin damko hannunta cikin zafin nama yadawo da ita harsaida tabugi kafadansa tajuyo takallesa da manyan idanunta.   Nazir fuskarsa babu Annuri ko kadan yace"baki gama aikinki ba malama"yafada harda waremata ido kallonsa tayi da mamaki kan tace"wani aiki kenan"?Tafada still tana kallonsa,mirmishin mugunta yayi kan yayi pointing din boxers din sa yana cewa"kinbar wannan madam,oya up him"kunya takama Nusiba tayi saurin sadda kai tana kokarin kwace hannunta,ammh rikon ba daya ba. Gefen bakinsa ya ciza yace cikin dakewa"kefa nake jira malama"Nusiba ta runtse ido tanajin kunyan duniya takamata itafa wlh Don Rahma tacene ammh ita maizai kaita ma,gani yayi bata da niyar yin abunda yace kawai sai yarike hannunta da hannu daya hannu daya kuma yana kokarin zame wando,wani kara Nusiba tasaki tana runtse idonta tace cikin rawan murya"plz ya Nazir don...Allah kabari"tafada kamar zatau kuka,banza da ita yay ,ganin haka yasa ta daddage ta turesa yafada kan gado tayi wuf tafice hartana tuntube.    Nazir kuwa dariya ta subucemai yadinga kyatakyatawa kamar mahaukaci yafada afili"gobe kisake kiran mai alewa baki da kudi,villager girl ji yadda tafita hayyacinta just don zata ganni niked mtswww yayi tsaki yana fadawa tiolet din. Nusiba bata ci burki ako"ina ba sai a Tsakar falonta tafada kujera tana maida Numfashi kamar wacce tayi gudun famfalaki,Afili ta furta"lalle Namiji baida kunya,sam baisan ko kayan dana ciremai ba,karfin hali bane"tafada hannunta dafe akirji gyara zama tayi tana maida hankalinta kan talabijin itakadai take sakin mirmushi in tatuna Abunda yafaru.   Shiko yana shiga tiolet din yaga tahadamai ruwa cikin bath yana shiga sai yasaki siririn ajiyar zuciya saboda yadda kamshin ruwan yadakimai hanci yadade zaune cikin ruwan kafin yayi wanka yafito daure da tawul daya akansa yana gogewa daya yadaureshi akugunsa,mai yasha tareda body spry wardrope dinsa yabude barayin kananan kayansa yaciro wani wando truser da wata riga ta kamfanin Armani daga sama anyi rubutu dabakin shudi *Giant* sumar kansa yataje fuskarsa tana wani kyalli saukowa yayi yana takunsa na takama Nusiba batama kula dashi ba saida yaratso falon kusa da ita yazo kamar zai fadamata kawai sai yadau remot yanufi kujeran dake fuskantata yazauna yadora kafa daya kan daya yana girgizawa,Tashar aljazira yakamo Ko inda take bai kalle ba.   Nusiba ta kallesa da mamaki aranta tace"kaji dashi kuma"gyara zama tayi tace"Ammh...Ya Nazir"tafada cikin zakin murya ko dagowa baiyi ba illa idanu daya sakarmata tace"nace dinner fa iz ready"yamutsa fuska yayi kamar bazai yi mgana ba har ta fidda rai sai chan taji yace"cemiki akayi da yunwa nadawo"yafada hankalinsa kwance, Galala Nusiba tayi tana kallonsa kan talamgwabe kai tace"plz karkace A"a wlh best food dinka nayi maka"tafada hartana hada hannuwanta kallonta yayi cikin ido yabude baki zaiyi mgana takatseshi dacewa"plz...Kaji"baisan sadda yace"iz ok zanci"tafi tayi kafin tamike tana cewa"Thank u "Dinner din tawuce tana rawan jiki da ido yabita,yana ayyana abubuwa aranshi.    Sake dawowa tayi ta tsaya gabansa,tana cewa"Kataso muje kaci abincin don Allah"tafada tana tsaye kansa,bude ido yayi yana cewa"oh my god wai ke meke damunki ne"yafada yana kureta da ido,kafin yacigaba da cewa"komai kice sai kin tasani ni danki ne"yafada cikin fushi.   Juyawa tayi dariya naneman kubcemata tace"Allah baka hakuri"tafada tana wucewa sai daya gama jan ajinsa kana yataso yazo gun dinning din tana tsaye tana ganin yazo tayi saurin jawomamai kujera zama yayi yana wani cika yana batsewa kular miyan tafara budewa kamshi miyar data dakesa sai da ya lumshe ido sakwara biyu tasanyamai takuma zubamai ferfesun kan ragon,tsaye tayi akansa shikuma yakalleta yace'ki tashimin aka,kada ki shanyemin jini"yafada ba alamun wasa atare dashi dariya tayi harda rufe baki kan tawuce falo kallonta yayi yana fadi afili,Funny girl   Abu kamar wasa sai ga Nazir ya share sakwara nan har biyu yashare ferfesu yana shirin shanye zubo bai lura ba,sai da ya ga babu space kana yadakata daidai ko ana kiran mangarib,sama yahaura aransa ya mamakin yadda yar kauyen nan ta iya tsara hadadden abuncin irin haka wanda duk yawon duniyansa bai taba cin sakwaran dayajishi komai zam ba irin na yau ba,alwala yadauro ya sauko da Nusiba Yaci karo zata shiga daki adawo lafy tamai,duk da bai amsa mata ba yaji dadi sai yakada kai yafice,zuwa tayi taduba kan dining din suman tsaye tayi ganin yadda yaci abinci rike baki tana mamaki sosai kafin kuma tayi dariyan jin dadi koda bai yaba ba tasan yaji dadi. Daki takoma itama tayo alwala tazo ta kabarta sallah,shikuwa sai da aka sallame sallama,sun fito kenan Abbu yaganshi,cikin mamaki Abbu yace"Mallam Naziru yaushe agari kuma? Yafada yana dafa kafadansa mirmishi yayi yana Fadin"dazun nan Abbu,yanzu nake shirin shiga mu gaisa"Abbu yarike masa hannu yana cewa"lalle Naziru danwaken zagaye ko"yafada yana dariya kawu ne yace"a"a Ba danwaken zagaye bane Alhaji"Dariya sukayi dukkansu Shikuma Nazir ya murmusa tare suka rankaya zuwa gidan,Kawu dai gida yawuce,Ammi tayi mamakin ganin Nazir kan tace"Abbu ina kasamoshi haka daga sama"Abbu yace yana jawo hannunsa "Nima a massalaci na gansa"Nazir ya isa ga Ammi yana Rumgumota yace"miss u Ammi"Ammi ta bubbuga bayansa tana Fadin"miss u too my son"Abbu yakallesu kan ya wuce yana cewa"Muna ganin sonkai muda ba"ayi missing dinmu ba,bari mukama kanmu"yafada yana shigewa ciki dariya Ammi da Nazir suka saka. Zama yayi kan kujera suna kara gaisawa da Ammi sai ga Musty ya shigo cike da murna ya isa ga dan"uwansa ya rumgumesa yana cewa"oyoyo broda yaushe kadawo'Nazir ya rumgumesa yana Fadin"lazy doctor ya aiki"Bata rai musty yayi kan yace"Kai broda sai fa yanzu nadawo daga aiki"yafada kamar zaiyi kuka Dariya Ammi tasaka kan tace"rabu dashi zolayarka yake ammh yasan ko aiki kafishi"Nazir yace"Haba Ammi wannan layaulayau din ne yafini"Ammi tace"Ah yafimaka mana shifa in yafita tun safe sai iwar haka yake dawowa,"Nazir ya tura baki yace cikin kunkuni"ni kuma sai weeked nake samun sukuni fa Ammi"Ammi tamike ta wuce tana cewa"bari natafi gun mijina inna biye muku haka zan lalace gurin raban gaddamanku"shigewa daki tayi tana dariya.    musty shima karisawa daki yayi domin yayi wanka,Nazir aka bari afalo yana kishingide yana hutawa,Harsaida musty yayi wanka yashirya ya fito kan yace"broda gidanka zani najira kane"Ko kallonsa Nazir baiyi ba sai kara gyara kwanciya dayayi yace"dama tare muke zuwa"yafada hankalinsa kwance tabe baki Musty yayi kan yace yana wucewa"Ah daga tambaya",yafada yana dariya girgiza kai Nazir yayi kan yace" Allah ya shiryeka.   Nusiba bayan tagama sallah zama tayi tana azkar har aka kira issha"i tatashi tayi kana ta shiga wanka koda tafito simple makeup tayi,tasanya wata doguwar mai roba,pick colour sai wata hula data sanya, falo tadawo taso taci sakwaran ammh kuma sai taji indomie take son ci,shiyasa tashiga kichen tadora tajefe kwai aciki tadafa tazubo a filet kenan Tafito musty yayi sallama ya shigo da fara"a suka gaisa kan yazauna yana Fadin"Matar yaya ina fatan anyi mana sakwaran"Harara ta sakarmai kan yace"Kai akamawa dakake tambaya"Musty yace"Ah kanin miji mana"gyada kai Nusiba tayi kan tace"Gaskiya ne su kanin miji manya"dariya Musty ya yi kan ya mike yanufi dinning yana Fadin"kinga inada ma nayi"batamai mgana ba ya isa ga dinning din yazubama kansa yahau lodawa yanayi yana jinjinama Nusiba saboda gaskiya girkin yayi dadi.    Sai da yakammallah kana yadawo falon yana Fadin"matar yaya kin yi mkrantar home management ne hala"yafada yana zama ,dariya tana samai filon kujera tace"bari namaka waigo kar ka fado,atare sukasa dariya dai dai lokacin da Nazir yakawo tsakiyar falon ta gefen ido ya kallesu lokaci daya kuma Annurinsa ya dauke ganin yadda suke dararraku babu wacce tabashi haushi sai Nusiba,.   Musty ne yace"ah broda yanzu ka shigo kenan"inkunce tak to ya tanka zama yayi kawai ya maida hankalinsa kan talabijin ammh akasan ransa hankalinsa na gun su musty.   Musty yace"matar yaya kinsan shekaranjiya na saurari shirinki,kai wlh kin na kokari sosai matuka,duk labarin danikeji ya wuce yadda naji"Nusiba tace"Da gaske,karfa kasa kaina ya fashe"Musty yace"ai yafashen matar yaya,ko"ina zencenki ake musamman shirin dakuke da Nura dabo"Nusiba tace"Freedom takuce,ai ya karbu sosai wlh "   Nazir dawani Abu ya tokaresa masa awuya wato ma yarinyarnan Tasamu sake dama wani gardi take gudanar da shirin har ana labarinsu agari,nan da nan yaji ransa yabaci baisan sadda yadaka musu tsawa ba dacewa"Shoutup stupit..."Yafada ransa bace musty yakalli Nazir yaga yadda yake Turiri sai yakama bakinsa.   Nazir yacigaba dacewa"Chacha kubaku gajiyane,kun dameni da hayaniyarku na banza,plz ku bani space am beging u"yafada har yana hada hannu,musty da Nusiba suka kalli juna lokaci daya suna gimtse dariya musty ya mike yana Fadin"srry broda bamusan muna damunka ba...Bari na wuce sai da safe" Nazir yace"better fuskarsa babu Annuri ficewa yayi yana gumtse dariyansa. Yana ficewa Nusiba ta shige daki tana dariya itakadai,sai da suka watse ne kuma yaji zuciyarsa na sauka yace aransa"to meye damuwata akan aikinta? meye damuwata dontana shiri da Namji"Wata zuciya tace"ko bakomai ita amanarkace kuma,don kare darajar aure"Tsaki yaja yatashi ya haura masa kamar zai kama da wuta saboda haushi. Washegari   Tunsafe Nusiba tatashi yau tsabtace gidan takeso tayi sanye dawani minin wando da wata yar riga wacce ko cibi bata rufe mata ba,sai da kammallah dakinta kana takoma falo nan tagyarashi tashiga kichen nan ma ta gyara bangaren Dinning ma ta tabtace kallon bangaren Nazir tayi bawani tunani tahaura step din kofar falon abude tatura tashiga,gyara falon tafarayi duk da baiyi wani kura ba,kan ta nausa kai cikin bedroom din Allah ya taimaketa abude yabar kofar,baje kan gado tagansa yana sharan bacci ya rufe rabin jikinsa da blanket,kallonsa tayi tana danne dariyansa tace aranta"dama yanzu duk wulakancin gayen nan haka yake bacci"tafada tana rufe baki da hannu,tiolet ta lallaba tashige ta wankeshi tas kana tafito takardun data gani zube bisa gado tahau tattarawa tana saka cikin side durowa,laptop din sa ma tadauke tazubamai cikin durowa,tadan gyara dai inda ya kamata ta share ta kwashe, harzata fita kuma sai ta dawo tadan tsaya akanshi,tadan yaye bargon ahankali tana ja hartakusa janyewa taji an rike gam atsorace tadago karaf,suka hada ido,cikin idanunwan bacci yake kallonta yarinya kamar mayyah ko"ina sai ya ganta yanzu fa mafarkinta yakeyi fa.   Hade rai yayi cikin muryan bacci yace"can i help u..."yafada idanunsa na lumshewa Ja da baya tayi tadauki mopper ta da tsintsiya tace"Babu....Kawai shara nazo yi"tafada tana dagamai Abun sharan tsaki yaja kawai ya maida idanunsa ya kulle ganin yarufe ido yasa tamai gwalo harda saka hannu akunne duka biyu tana dallo mai harshe,karaf ko yabude ido,ai Nusiba atamanin tafice kamar zata kifa,mirmushi yayi yace afili"Funny girl. Haka Ranar Nusiba Ta wuni tonon Nazir wani abun dagangan takeyi don yayi mgana shiko sai ya mata banza,abinci kuwa inta girka sai tayi ta rokonsa tana mai shagwaba yake ci,ammh bawai don baya bukata ba A"a kada tadauka girkinta yayimai shiyasa yake dojewa,itakuwa tagano dagonsa shiyasa take komai da taku,sai gashi Nazir baida gun zama sai falo,inda Nusiba ke zama,Abun dake bashi haushi ko ya yarinya tayi wani abu idanunsa basa iya dauke ido akanta kallon kwanyan idanunta yakansashi shiga wani yanayi wanda yakasa ganewa sam. Ranar monday baisamu wucewa ba Tun safe Nusiba ta wuce aiki,Nazir sai yaji gidan yayi masa fadi da girma wuni yayi tsaki da haushi koda yaje gaida su Ammi suka ganshi rai bace dasuka tambayesu yace bakomai,baiwani dadeba yakoma gida,ya lalace zaune falo yana bin duk inda Nusiba ke zirga zirga intana nan,duk sai yaji yadamu yaduba agogo yafi akirga,sai tsaki yake shikadai kuma haka ya wuni komai baisa acikinsa ba Nusiba ta sangartasa Sai 6:00 na yammah Nusiba tadawo itama hankalinta na kanshi.   Tana shigowa ta ganshi falo tamai sannu da hutawa,lokacin da yadago ido yakalleta sai da yasaki boyyayiyan ajiyar zuciya nan da nan wannan kuncin tun bayan fitanta ya washe,kauda kai yayi bai mata mgana ba itama ganin haka sai tashiga ciki jaka kawai ta ijiye tafada kichen yanayin yadda tagansa ta tabbatar da ba abunda yaci,shiko kishingidewa yayi duk wani motsinta akan idonshi yana bin kowani motsi nata da kallo ransa na masa dadi,harta kammallamai jalop din shinkafa da kifin,Ranar sai da tasha daga don laifin datamai sai dayagama jan ajinsa kana yaci abinci ko ayadda yaci dayawa tasan yahora kansa da yunwa yau din nan. Ranar Thusday Tunsafe ya kammallah shirin sa abun mamaki yau sanye yake cikin wani farin yadi mai santsi shara shara ne tunda har farar vest dinsa ana gani fari kal dashi kansa babu hula haka takalmin kafansa budaddane sai agogon dake daure ahannunsa hakika Nazir yakai makura ahaduwa yar jakar brief case dinsa kawai yadauka yajawo dakin yasauka kasa,wayace Ahannunsa yana kiran Ilu. Da Nusiba suka gabza karo ita tafito daga daki tana daura dankwali shikuma zai shiga dakinta suka buge goshi,dukkansu dafe kai sukayi suka furta atare"wash... "Suna kallon juna bata rai Nazir yayi kan yace"baki gani ne hala"Nusiba tace ashagwabe"kai ne fa kataho da hanzari'shagala yayi da kallonta saboda yadda tayi kyau cikin shadda mai ruwan coffee doguwar riga tayi cas Abunta,kallonta yakarayi yaga jaka ahannunta kan yace"ina zaki"? yafada da kakkausan murya. Gyara tsayuwa tayi kan tace"wajen Aiki..."Kallonta yayi baice komai ba kawai sai yajuya yana Fadin"zan koma hope babu wata damuwa"cikin karfi hali yafadi hakan wai zuciyarne ke Rauni na tafiyan dazai yi,jikin Nusiba yayi sanyi sai ta taka zuwa gabansa ta zubamai ido,shiko sai yakauda kai,hannu kawai tasanya ta amshi jakar hannunsa ta wuce batare da tamai mgana ba. Ajiyar zuciya yasauke yana bin bayanta har gidan su Ammi atare suka musu sallama suka fito lokacin ilu bai kariso ba,mikamasa jakar tayi tana Fadin"Allah ya tsare yakuma saukeku lafy"tafada bata kallesa ba,Da lebe ya amsa tawuce tafada motarta tamata key tafice daga gidan. Nazir yaji zuciyarsa tafara rawa wai Abun ban haushi bataso tadaina ganin Nusiba,he can belive abunda ke shirin afkuwa garesa,shiyasa ilu nazuwa aka saukemai Fushin,shidai hakuri yaita badawa to mai zai ce. Koda suka isa Abuja yakasa sukuni,kuma yaki kiranta,itakuma aiki yahanata ta Nemeshi sai yammah tadawo gida agajiye tadawo, shiyasa sallah kawai tayi tasha shayi tabi lafiyan gado,shiko Nazir kwana yayi duba waya ko Nusiba zata kirasa ko text dinta ammh shuru shikuma jin kansa yahanasa kiranta. karfe 8:00pm yafito daga dakin labaru kenan wayarsa tadau tsuwa ya a fitowa dashi yaga sunan Abbu,cikin mamaki yadauka,Abbu yace cikin tashin hankali"Nazir kataho gida Yanzu kasamu jana"izar Abbanka Alhaji Hassan" daga haka yayi kit da wayan. Innalillahi Nazir keta maimatawa cikin Tashin hankali,Abbah hasan yarasu mijin Inna Zainab,kulli Nafsin za"ikatul maut.Kowani mai rai sai yadandani dacin mutuwa,komawa yayi ciki ya ijiye report suka mai gaisuwa sama sama,ko gida bai koma ba yace su wuce kano kawai. *Comment* *Share* *Vote* *Janaf*✍ [4/11, 2:14 PM] 0mmer Farouk: *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* _*Wannan shafin kachokan mallakinki ne,Sahibatu Hafsatu Hafnan,ammh fa NuzNaz tace nafadamiki kifa kiyayeta taga kinfara Crushing kan Hubbynta Nazir,to wlh tace baya gaba dubu na rijiya gaba santsin turbaya..😂😂😂😂To tun wuri kibarmata mijinta wlh karta rotsamin dat katan kanki dinnan*_😂😂😂 25/26     """"Direct gidan inna Zainaba ilu ya wuce dashi,koda suka isa ya tararda anata alwala za"ayi sallar gawan da musy yafara cin karo,Musty yace"broda sai kaji rasuwar Abbah hassan ko"yafada yana share kwallah.    Nazir yace"eh wlh wai ciwo yayi ne? yafada cikin bayyana damuwa Musty yace"Hatsari yayi yau din nan,bayan yadawo daga kaduna,dashi da direbansa duka suka rasu shi direban yan"uwansa sunzo sunkarbeshi zasuje su sallacesa"Innalillahi Allah ubangiji yajikansu yagafarta musu Nima Abbu yake Fadamun"musty yace"Amin Amin broda.   Nan suka tsaya waje,Nazir shima ayari yabi yayi alwala,Abbu ne sune kan gaba,daga nesa Nazir ya hangesa basu samu mgana ba anshiga anfito da gawan cikin makara,Kuke kuke ya yawaita inna zainaba haka tafito tana kurma ihu ta rike gawan tana kuka,Ammi ce ke kokarin riketa,Tsausayinsu yakama Nazir duk da baisan mutuwa ba sai wannan karon,Dakyar aka janyeta akayi cikin gida da ita,Afilin kofar gidan akayi mai sallah wanda yasamu hallatan dimbin jama"a kama daga laccararo da kuma dalibai yan kasuwa sunjin mutuwarsa sosai,makabartan bata da nisa akafa akaje aka Rufesa,Abbu Yadafa kan kabari yana masa addu"a hawaye yana kwaranyomasa Musty Da Nazir suka dagosa dakyar,Rumgumesu yayi kafin yaji yafashe da kuka,Musty ma kukan yake Nazir mai dakakkiyan zuciya sai dai ido yakada Har suka dawo Abbu na kuka Cikin gidan,suka shiga domin musu gaisuwa atsakiyar falon dake cike da mata Abbu yaci burki inna Zainaba tana ganin Abbu tataso tazo ta rumgumesa tana kuka take cewa"Yaya ina Abban jidda,inakuka kaimunshi ne"Don Allah kudawomin dashi baifa mutu ba"    Abbu ya riketa Yana cemata"A"a Zainaba Hassan yatafi yabarmu sai dai hakuri,Addu"anki yanzu yake bukata kinji kidaina kuka,kinayi To su Jidda suyi yaya kenan"yafada yana rike da ita,Gabadaya falon ya gauraye da koke Jidda da Aisha suma suka taso,suka fadama Abbun suna kuka Nazir yayi saurin matsawa kan ya ankara jidda tafado jikinsa ta kamkame tana kuka,Nusiba dake zaune gefe cikin hijabinta kanta na duke ne shiyasa Nazir bai lura da ita ba saida tadago suka hada ido,Yana kallonta yadda idanunta suka canja launi itama shi take kallo. iya kokarin ya bambare jidda taki bambaruwa dole yadan dafa kanta,alaman lallashi,Nusiba taji wani abu yatokaremata makoshi ganin yadda Jidda tayi daidai kan kirjin mijinta,shiko Nazir ransa ne yayi sanyi dayayi tozali da Nusiba ammh laifin kin kiransa da batayi ba yasa Yahada rai kamar bai taba dariya ba. Lallashi sosai tareda Nasiha Abbu yaitama su Inna zainaba harta sassauta da kuka zaunar da ita yayi yana kara bata baki,Ammi takalli Abbu tace"Ya mukaji da Hakuri Abbun mustapha"Abbu yakalli Ammi yace"Hakuri namu ne duka Fateema sai dai Fatan Allah yasa suna kyakyawan karshe. Jidda kuwa makale take jikin Nazir dakyar yazaunar da ita ammh kam takame hannunsa taki saki,kuka kawai take kamar wata zararra,lallashinta yashigayi wanda babu wanda yasan meyake cemata andaiga tana gyada kai tana share hawaye,Tasowa yayi ya isa gaban su Ammi,wanda inna Zainaba ke gefenta sai Nusiba dake gefe. Dukawa yayi yana Fadin"inna yamukaji da Hakuri,Allah yayi musu Rahama"Inna zainaba tace cikin kuka"Hakuri dole ne Nazir,Allah ya amshi abinshi"tafada hawaye na zuba,Nazir yagyada kai yanama Ammi gaisuwa ta amsa da dashshiyan murya,tana tambayansa,yaushe yazo ya amsa mata da yanzu.   Nusiba dake gefe tace"Sannu da zuwa,ya hakuri"Da lebe ya amsa yana kallonta cikin idananu itama kallonsa take ammh yanayin yadda yake kallonta yasa ta kauda kai basu dade ba suka fita waje inda akasa tanti suka zauna suna karban gaisuwa kan kace kwabo anfara shigowa da kololin abinci da katan katan din ruwa da lemuka,nan suka wuni karban gaisuwa sai dare Nazir yasamu sararin komawa gida yayi wanka yaci abinci,sannan yakira bash yake fadamai,wanda yacemai yana zuwa NTA din yakeji gobe insha Allahu zasu zo shida gidado,da mg,Agida ya kwana saboda Nusiba bata dawo ba tanachan tare da Ammi. *WASHEGARI* Tunkarfe 8;00Am su Bash suka iso Shima mg yana kaduna daga chan ya taho,agida suka sameshi kan ya shirya cikin wata bakar jallabiya da hula sai yakoma kamar wani balarabe,Tsiya suka dingamai suna Fadin"kayan mutumci sunfimai kyau ammh baida aiki sai kwaikwayo da wasu"Shidai kin tankasu yayi tunda ya lura kamar neman mgana suke. Sun isa gida gaisuwa,sunfara yinma su Abbu gaisuwa da wa'inda ke waje kafin sukarisa ciki sukama su Ammi da inna Zainaba,Nazir yaita waige yana so yaga Nusiba ammh bai ganta ba itakuma lokacin tashiga ciki tashiga toilet,kuma jin kansa yahanasa tambaya har suka fice. Suna zaune awajen shidasu bash,Yaga Nusiba tafito daga cikin gidan Tafita tsam yamike yana cema su bash bari yazo"Bash ya bishi da kallo har yafada mota yafice,mg ne yace"Kai wai ina buddy zashine naga yafita da hanzari"Bash yayi dariya yace"baku gane wacce tafita da dogon hijabi ba yanzu'Gidado yace"wa...Bamu ganeta ba"Bash ya murmusa yace"To matarsa ce i tink itayabi wlh"kallonsa sukayi duka uku kan Gidado yace"bura uba,Lalle buddy shegen kayane"Mg yace"Kai wai da gaske ne ko wasa"mintsinansa bash yayi kan yace"Kaji ka tabbatar da gaske"gidado yace"Tab....Bari shege yazo wlh sai ya amsa tambayoyi,dariya sukayi kan su rufe baki tuna gidan Rasuwa ne. Itakuwa Nusiba dama Ammi tacemawa bari taje gida tayi wanka ta sauya kayan jikinta sun dameta,Ammi tace tace mata toh sai ta dawo shine fa tafita kuma kanta na duke ko lura dasu Nazir din batayi ba,tafito tafara tafiya kafa kotasamu abun hawa tunda batazo da motarta ba. yana Fitowa yahangeta tana Tafiya binta yayi batare da ya mata hon ba,kawai yaci burgi agabanta ta tsorata harsaida taja da baya,Kallon datakaimai wlh tasha wani ne yaji mgana ammh amamakinta saitaga Nazir Wanda ya zuge gilas din yana kallonta,tsayawa tayi tana kallonsa kawai,harara ya maka mata kan yace"Zaki shigo ne,kokuwa zaki tsaya kallona ne"yafada da dakewa mirmishi tayi kan tazagaya tashiga tana shiga yaja motarsa. Tunda suka dau hanya baikaramata mgana balle yakalleta kira"an Abdullahi Abbah yakunna cikin suratul maryam yana bi,itakuwa satan kallonsa takeyi hardai tazage tana kallonsa gabadaya shigarsa da karatunsa sai yakomamata kamar wani balarabe,Aranta tana jinjinawa ashe ya iya karatu,haka ammh yake Abu kamar baida sani,mganarsane takatseta yace cikin basarwa"ya isheki kallona malama"yafada hankalinsa na gun tuki yar dariya tayi ta rufe baki tareda kauda kai. Shuru yabiyo baya kafin takallesa tace'"Yaushe kadawo ne ya Nazir"Tafada still tana kallonsa,shuru yayi mata har saida tacire rai dazai bata amsa kana chan yace"Bansani ba,kindamu danine balle har kinsan yaushe na dawo"Sai dayafadi haka kuma yaji haushin kansa,Itakuwa kallonsa tayi kan tace"nine bandamu dakai ba ya Nazir,kada kafara cewa ma haka"Tafada tana nuna rashin jin dadinta. Kauda kai yayi yace"eh mana,Har na tafi baki kirani kinji yana kai, ba koya nake ba"Yafada yana mai kallonta Tsurama juna ido sukayi na tsawon lokaci wanda har saida suka kusa bugama wani mai marcendi Nusiba tajanye idanunta tana Fadin"kada kafa kashemu ya Nazir"tafada tana yar dariya bai kalleta ba saima maida hankalinsa kan Tuki da yayi. Basu dire ko"ina ba sai agidansu hon yayi kafin,Sallau yabude musu yana musu maraba aparking space yasulala,ita tafara fitowa tanufi cikin gida,tana shiga falon yashigo kallonta yayi kai tsaye yace'Kije kiyi wanka,ki barmin mota da tsami"yafada har yana zakuda kafada,Tura baki tayi tace"Ni wlh bana tsami"Tafada tana buga kafa Tsuru yayi mata da ido yanajin wani abu na zirgamai Zama yayi kan kujera yana lumshe ido yace"Injiwa...Kwananki nawa da wannan kayan"yafada yana kallonta kasa kasa,Kallon kanta tayi kayan jiyane ammh ko datti basuyi ba,zatayi mgana kenan yadagamata hannu da cewa"Common je kiyi taking shower inkina so na kulaki"Yafada yana maida kansa jikin Cussion din kujera,Dariya kawai tayi tawuce daki bayan tadauki hijabinta. Nazir yabi bayanta da kallo yana cizin lebensa,Nusiba tana shiga daki tafada tiolet tadade tana durzan kanta donji take duk tayi maiko,data shiga bayin har shinshina kanta taitayi ammh bataji tsamin da Nazir yace tanayi ba mirmishi tayi aranta tace'Kai ya Nazir ya iya dizgi"tana fitowa tashafa lotion wata doguwar riga ta sanya baka yadauko dogon farin hijabinta wayarta kawai tadauko,Fuskarta ko hoda bata sanya ba tafito yana inda tabarsa kwance ta tsaya akansa tana cewa"Ya Nazir na kammallah"Tafi minti biyu tsaye kafin yabude idanunsa yana kallonta dan dagowa yayi yana karemata kallo kan yace"Kin kammallah ina zaki"yafada yana kallonta. Da hanzari tace"Gidan gaisuwa mana cema Ammi nayi wanka zanyo kawai in dawo'"Maida kansa yayi kan kujeran yana Fadin'kwabewa zakiyi ki shiga ki girka min abinci banci abinci ba tun jiya"yafada muryansa ba wasa,Tsam Nusiba tayi tana kallonsa kan ta yaye hijabin jikinta ta wuce kichen aranta tana Fadin"Nazir adam galadanchi kakusa zuwa hannu. Macaroni da bushshan kifi yadafamai shaf shaf sai ginger drink data masa,kan dan center Table din dake falon tajawo tajeramai gefe takoma ta zauna sai da yagama jan ajinsa kana yazo yaci abincin yaci dayawa,koda ya kammallah,komawa yayi yakara kishingida ko mgana baima Nusiba ba itakuwa ganin wulakancinsa yatashi yasa tamishi banza,Haka suka zauna shiyana kishingide ya lumshe ido duk da ba barci yake ba,itakuma tana late laten waya. Wajen uku da rabi wayarsa tadau tsuwa sunan bash ya bayyana akasalce yadauka kan yayi mgana bash yace"To shanyan dakayi ya isa bushewa mallam,sai kazo ka kwashe ko"dariya takusa kama Nazir sai ya maze yace"Ah in kun bushe ku kwashe kanku mana,ubanwa kuke jira ya kwashe muku"gidado ya mulmula ashar yace"kan ubanchan.."Dariya tasa Nazir kashe waya yasan ya kunno su fiye da awa nawa suna jiranshi,Nusiba dake zaune mamaki yacikata ganin fararen hakoransa sun bayyana harta kumatunsa suna lotswa wow ashe yana da dimple,Tashagala da kallonsa har ya mike dazai haura sama ya murjemata yan yatsu tayi saurin cewa"wash...Ya Nazir da zafi fa" gira yadaga mata yana cewa"Ladan kallo na dakikai tayi ne yar kauye kawai"yafada yana haurawa sama. ... Nan ya barta da Mamakinsa,yana shiga wanka yayi yacanza kaya cikin wata shadda wagambari, deep blue dinkin muhamned da hulansa zannah bukar,Da alwalansa yana Fitowa tana zaune yafice ya barta jin ana kiran sallah yasa tasan cewa massallaci zashi,Itama tashi tayi tashiga tayi alwala tayi sallan nata ta idar kenan taji yana waya afalo da hanzari ta fito bai mata mgana ba yafice itama da hanzari tabi bayansa dama hijabinta na jikinta,Yana bude motar itama ta fada kallonta yayi yace"what wrong with u ne,kina Abu kamar wata yarinya" kallonsa tayi kan tace Tana Tura baki"To daman ai yarinyar ce" i see.."Yafada yana tada motar. Har suka iso bawanda yasake mgana,Kallonsa tayi kan tace"Ya Nazir saukeni anan in karisa"ko kallonta baiyi ba ya nausa motar ciki wanda dama get din abude yake,Bash da mg da gidado na tsaye bakin motarsu suna shawaran cin uban dazasuyi ma Nazir Ai sai suka tsurama motar ido mamaki ya sandarar dasu,Harabar gidan akwai mutane har yanzu hatta su Abbu suna gefe zaune,Nusiba tafara fitowa tanufi hanyar cikin guda,Bash yace cikin daga murya"Amarsu kema haka zakimana"Nusiba ta waigo tana kallonsu dafe baki tayi tana karisowa tace"Af don Allah kuyi Hakuri banlura daku bane,ina yininku"Tafada harda rankwafawa,Amsawa sukayi cikin fara'a bash yace"Ashe kekika rike mana Abokinmu ya shanyamu"yafada yana kunshe dariya daidai lokacin da Nazir yakariso yana kada key din dake hannunsa yakuma ji mai bash yace sai yadaure fuska yakalli Nusiba yace"Ke barnan..."Yafada ba alamun wasa kallonsa tayi kafin takada kai tawuce ciki. Mg da gidado da bash suka kalli juna kan su sheke da dariya gidado yace"Shegen sama ai duk wani lagonka mun ganoka kahade rai ka kori yarinya ko"yafada yana Dafa kafadan Nazir"Bash kuwa gyara tsayuwa yayi yace"Wai shin yamana bayani kofada tarkon sonta ne? duk da tana yar africa bagidajiya?yafada yana kallon Nazir,Tsaki Nazir yaja kan yace"Never Happen in my life bash,babu macen data isa nasota bama akasar turawa ba wlh ko'aina ne balle wata yar africa wa'inda basusan komai ba sai tsabar kauyanci"Yafada yana zakuda kafada, Kafin ya wuce yabarsu nan,mg yabi bayansa da kallo kan yace"Shege AG wlh yasan kan duniya'yafada yana dariya gidado yace"Wlh karya yake akwai wani abu,ammh haka kurum buddy yadauko mace amotorsa ina i can belive"Yafada yana girgiza kai. Bash yace"Kubar shege....Saura kiris yafada hannu zakuce na fadamuku"Kumu karisa muyima Abbu sallama mu wuce karkuma shege mgana.Haka ko akayi,Suka shiga ciki sukama Ammi sallama anan suka kara gaisawa da Nusiba suna tsokanarta cewa miji yatsoratata ta gudu itadai dariya kawai tayi musu,suna fitowa sukama Su Abbu sallama,ko kallon Nazir basuyi ba kowanne yafada motarsa,Yafice shiko Nazir yana kallonsu yace afili"Yan duniya kawai.kufi ruwa gudu" *BAYAN SATI DAYA* '"""Ayau akayi addu"an bakwai din Abbah hassan,Akuma yau ne gida yafara watsewa kowa yakoma gidansa Nusiba da Ammi nan suke kwana sai in gari ya waye ne taje gida wanka,daga baya Ammi take saka Nazir yadaukomata,anyi sau daya ana biyu ya ciko akwati yakawomata kan baizai iya sintiri ba kamar wani yaron gida,Abun mamaki baba da Inna Fatsima sunzo ma Ammi gaisuwa wanda Nusiba jin dadinta yakasa boyuwa Ammi da Abbu ma sunyi murna matuka,ga cikin inna ya girma takusa haihuwa abun mamaki baba na tattalinta da kafa kafa da ita. Nazir yana gida sanda sukazo kuma harsuka tafi baidawo ba sai da suka wuce sai gashi,Ammi taita fadan cewa sunzo,baizo sunzo gaisawa ba,kuma bai taba zuwa gaishesu ba,Hakuri yabata dazai je insha Allahu. Sai bayan mangariba Ammi da Nusiba dasuka rage sukayi haraman Tafiya nan fa inna zainaba tace batasan wannan ba,wlh baza ta iya zama agidan ba kafarta kafar Ammi gidan yaya zata koma,Abun yaba kowa mamaki Da Abbu yazo yaji baiyi wata gaddama ba yace duk su kwaso kayansu ita da su jidda sutafi chan gidan komai bazai gargara ba,Ammi batataba jin Abbu yayi mata abunda bai kamata ba sai yau domin hankalinta bai kwanta da komawar inna zainaba gidanta ba,ga gidanta ga ya"yanta bata iya zama sai ta tada balli tasani wlh zaman dazai gudana ba Alheri aciki. Haka suka kwaso kayan sawansu suka loda amota Nazir shi ya tuka su Abbu na gaba Ammi da inna zainaba suna baya,sai musty daya dauki su Jidda da Aisha da Nusiba maigadi kawai aka bari wanda Abbu yace zai dawo da safe suyi mgana,Dukkansu babu wanda tafiya da inna yama Dadi expecially Musty saboda yafi Nazir sanin takun sakan dake tsakanin innan Da Amminsa. _*Topha Readers kun hango wani badakalan dake Tafe,gashi dai gadukkan alamu Nazir yafada Tarkon Nusiba...To ga inna Zainaba,karku manta akwai jidda agefe..Hmmm yanzu wasan zai fara ..Muje zuwa Janaf Fans*_ *Comment* *Share* *Vote* *Janaf*💞 [4/11, 2:14 PM] 0mmer Farouk: *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story* *Na* *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* 26/27 """"Suna zuwa Nusiba Da Nazir basu tsaya ba suka wuce gidansu Abbu ne yakalli Ammi yana Fadin"Fateema ki kai zainaba room din dake kusa danaki,kai kuma musty kakoma sama,jidda da Aisha su shiga inda kake"Daga haka yashige,cikin dakinsa. Ammi tawuce tana Fadin"Ga dakin fa Zainab tafada tana bude dakin Inna zainaba tabiyota fuska babu Annuri,Ammi tabata hanya tashige ciki,Musty kuwa yana kunkuni yana komai yadinga jindan kayansa yana hawa dasu sama,Sai daya kwashe komai nasa kana Su jidda suka shiga da kayansu,suna shiga Jidda Tafada kan katifan tana Fadin"my dream yakusa Tabbata"Kallon mamaki Aishe ke binta dashi kan tace"me hakan ke Nufi kuma"Ko kallonta jidda batayi ba saima dafe kirji datayi idonta na lumshe tana Sakin mirmishi. Haushi yakama Aisha kawai sai Tafada Tiolet tayi wanka ta dauro alwala tazo tadata sallah harta idar tana kwance addu"a taita Yima Abbanta, hijibin datayi sallah ta cire tana Fadin"Gaskiya jidda bazan boye miki sam baki da hali maikyau"Tafada akufule Jidda tadago da kanta azafafe tace"To uwata Zainaba sai kin gayan yadda za"ayi"Tafada tana hararanta Aisha tace"dole zan fadamiki tun asuba rabonki da sallah ammh har ki iya kwanciya baki rama sallolin dake kanki ba wlh zaki tabbaata mai asara"Jidda tazaburo cikin bacin rai tana Fadin"Zanci ubanki fa Aisha domin naga kinfara rainani"Tafada tana Nurfarfashi kallonta Aisha tayi kan tace"Allah yajikan Abbah yana kabari,Ke kuma Allah ya shiryeki"Daga haka tafice tabarta nan tsaye,tsaki jidda taja kan tace"banza yar sa"ido kawai,komawa tayi kan gado takwanta tana kunkuni. Aisha koda Tafito falon Dakin Inna Zainaba tashiga ta isketa Zaune gefen gado tana murmishi Aisha ta tsaya jim tana kallonta kan takarisa tana dafata tace"momy lafiyanki kuwa kiketa dariya ke daya"Saurin kalonta inna Tayi kan tace tana daure Fuska"Lafiya mana ko ance miki na haukace ne"Aisha taja da baya kawai tajuya tana Fadin"Allah yabaki hakuri. Falo takoma tazauna tai zugum tana Tunanin Rayuwa gashi Abbansu sati daya da Rasuwanshi,Abunda yabata mamaki shine maizaisa inna Zainaba tace lalle sai mun dawo gidan Abbu,tatuna kalaman jidda,tuni jikinta yabata akwai wata akasa,tana cikin Tunanin Ammi ta fito tana cewa"A"a Aisha kike zaune ke kadai anan"Tafada tana karisowa Aisha tace"Bakomai Ammi zaman cikin ne baimin dadi sam"Ammi tace"Ayyah sai ahankali Allah dai yasa ana kyakyawan karshe"Tafada cike da damuwa. Kichen Ammi ta Nufa, Aisha ta biyota Su Mero nata hidimar girki,Sukama Aisha gaisuwa ta amsa tana musu godiya tuwon shinkafa sukeyi miyar zogala Ammi da Aisha suka dinga jerawa bisa Table Ammi tace"Aisha tama Su Inna zainaba mgana su fito ga abinci data gayamusu ba wacce ta kalleta sai tayi fitowarta tabarsunan sai da Abbu yafito suka Fito,Musty kuwa cewa yayi yakoshi saboda haushin an mai kora babu Notice. Sama sama kowa yataba abincin inna Zainaba tafara tashi kana jidda Aisha ne ma tsaya tataya Ammi maida kayan kichen daganan tamusu saida safe tashiga daki,jidda nagun inna gado tahaye bayan totofe kanta da addu"an barci. Ammi natsaye jikin wardrope fitowarta daga wanka kenan,Abbu na kwance akan gado yana kallonta Yasani yafi kowa sanin wacece Fatima,baki yasa yakirata ta waigo da hannu yamata alamar tazo,kusa dashi tazauna mikewa yayi yariko hannunta duka biyu yace"Fatima...Yana kallon kwayan idonta. Kauda kai tayi tana amsawa,Nisawa yayi yana cewa"Kiyi Hakuri Fatima,kiyi Hakuri don Allah banyi don na bata miki ba"Dagowa Ammi tayi tana kallonsa idanunta sunciko dakwallah tace"Adam basai kabani hakuri ba kana da ikon dazaka kawo kowa gidan nan bama inna Zainaba,kawai ni ina hasashen irin zaman dazamuyi mutumin da bai kaunarka zaiyi komai don yaga yabata maka"Tafada wasu hawaye na zuban mata. Kara matse Hannunta Abbu yayi kan yace"Nasani Fatima but zainaba tazama dole ne,mu biyu kachal iyayenmu suka Mutu sukabarmun kuma Sun damkamin Amanarta ahannuna ne,Indan ban kula da ita ba fatima bakya Tunanin Allah zai Tambayeni'Yafada yana kallonta gyada kai tayi tana jinjinawa,cigaba da cewa yayi"Bawai tadawo nan da zama na dindin bane A"a nadan lokacine inkin lura Yanzu mutuwar bata gama Sakinta ba,so tana bukatar wani nata kusa da ita,zuwa nan da wani lokaci zata koma gidan ta kinji"yafada yana kallonta. Mirmishi tayi tana gyada kai,Abbu yace"Kimin alqawarin Fatima zaki kara hakuri kanwanda kikeyi ada,Nasanki nasan Halinki kuma hargobe Ni Adam wlh nasan nafi kowa sa"a acikin maza da samun mace kamar ki"Dariya ta subucemata tadan Harareshi tace"Kaji ka dawani mgana kasan na sauran ne"Kumatunta yaja kan yace",Kowa kasan yasani ai"Dariya sukayi gabadaya kafin yajawota zuwa jikinsa ya Rumgume yana mata godiya. _Hmm Abbu kenan kai dai baka Tsufa_🙈 Nazir ko da Nusiba suna shiga gida kowa ya Nufi barayinsa duk agajiye suke Shiyasa kowa yana gama mai zaiyi yabi lafiyan gado. *AFTER ONE WEEK* Zama yafara zama tsakanin Inna Zainaba da Ammi domin in ba Ammi bace tama Inna Zainaba mgana ba wlh ko kallo bata isheta ba bata da aiki sai dai taci ta kwanta wai ita mai takaba Jidda kuwa Halayanta kaf babu nadauka bata sallah ga Rashin kunya da Nuna rashin Tarbiya tsantsan Bata iya zama agida,da Abbu da Ammi sun fita itama take ficewa domin Jidda Sam batajin mgana itace bin kawayen banza da abokan banza,Tana Facaka da kudi,Inna Zainaba take dauremata gindi,Aisha kuwa ganin ko tayi mgana ba basuji sai takawo ido tasamusu Da Ammi tatafi gun aiki, zata shiga kichen gun su mero tana tayasu aiki suna Hira abinsu dukkansu sun kammallam bautar kasansu aiki ne ba wacce ta maida kai don basusan aikin wahala kudin nan ne ubansu nadashi. Nusiba kuwa ko kadan yanzu tarage zuwa gidan to balle Anty da gar da gar inna Zainaba tace adinga tsaya iya inda aka ijiye mutum basai ka tsallako har sashen masu gida ba,Ammi na gun batace komai sai macigaba da hiransu da sukayi ita da Anty,Nusiba kowa kunsanta batason Raini ko kadan shiyasa Tunfarko Jidda bata kwanta mata batasan mace wacce bata da kamun kai kwata kwata ga maza agida ko ba maza ga masu gadi ammh wlh dreesing din da jidda take marabarta da Tsirara kadan,ko Ammi tamata mgana takiji in Abbu yadawo ne tasake sanya hijabi don kar yagani. Jininsu Tundama bai Hadu ba Talura da yadda sukemata kallon banza ita da inna zainaba in tazo gaida Ammi da Safe shiyasa itama daga gaisuwa bata kara kallonta ko wacce shegiya domin batajin ahalin yanzu zata zauna wata banza ta rainatw,Ita Aisha kam suna dan good Time duk da kusan Ita Nusiba bata cika sakewa da mutum ba Aisha ne ke dan shigemata inbataje Aiki ba Aisha takanzo su wuni duk da bawani hiran suke sosai ba Ammh ta lura da yarinyar babu ruwanta tana da Hankali. Wannan weeked din Da Nazir yadawo Nusiba taga wani Abu wai bariki Ranar jumma"a yadawo da Safe Tana wajen aiki,wayarta tana jaka yayi mata 2miss bata gani ba shiyasa yayi Fushi kuma bata dawo gida ba sai yammah Tana shigowa Abunda yabata mamaki Jidda tagani tafito daga kichen dinta cikin shigar riga da wando,wando wlh ya kamata matuka surar jikinta duk ya bayyana,Rigar ma tafito da asirin nononta kanta babu ko dankwali sai gashin dokin data bazoshi baya,ruwa ne ahannunta kan dan Faranti Tazo tawuce ta gaban Nusiba tanawani kwarkwasa tanufi saman Nazir.Ai Nusiba suman Tsaye tayi tana binta da mamaki meyakawota gidanta,gidan nata ma har Dakin mijinta bata gama mamaki ba taji tsawan da Nazir yadakamata duk da batajin meyake cewa tasan Fada yake mata. Nusiba Tace aranta"Ya Nazir...Yaushe kuma yadawo",Kasa shiga ciki tayi har Jidda Tafito idonta kawai ta kalla ta Fahimci tayi kuka wuceta tayi bayanta tamata kallon sama da kasa,daga kichen din Ficewa tayi afusace,Nusiba batayi wani tunani ba tahaura Sama da Sauri tana Tura kai Falon taganshi kwance kan kujera idanunsa alumshe. Tayi taku daya,biyu taji ance"Tsaya.."Da kakkausan murya cak ta tsaya bai bude ido ba yace"Plz get out...Yafada ba alaman wasa gwiwanta yasage tayi narai narai da ido kan tace"Am srry Ya Nazir"Nace ki Fita ko"Yafada da karfi yana mikewa zaune idanunsa sunkada sunyi jawur kallonsa tayi kan takauda kai sai tajuya tafara tafiya taji yace cikin fada ammh muryansa cikin sanyi"Who are U...Ehe dahar zan baki 2mss baki picking ba,kuma baki callin back ba what do u mean lady"Yafada fushinsa na sauka. Juyowa tayi zata yi mgana kawai taga yatashi yashige bedroom din harda bango kofa...Dafe kai tayi domin tasan yau tatabo danja. Kasa tasauka bayan tashiga dakine ma taduba wayar taga kiransa,ko zama batayi tashiga kichen friderice tayi musu saboda yammah tayi sai kunun aya ammh duk wahalar data gama koda tahaura saman shi ya rufe kuma tayi bugawan duniya yayi mata banxa,haka taja jiki takoma daki,koda gari ya waye takara komawa nan ma bai bude ba,komawa tayi daki tayi ta kwanta ranta babu dadi. Sai wajen azahar tatashi sallah kawai tayi tafito falon Yau dinma Abunda yaFaru jiya tagani yau Jidda zaune afalonta cikin wasu riga da sikat sun kamata tadora kafa daya kan daya tana shan Nutri milk kallon mamaki take binta dashi bata gama mamaki ba sai ga Nazir ya sauko daga Sama,cikin rawan jiki jidda ta mike tana mai Sannu da Fitowa kichen tashigo tadaukomai Ruwa,da kallo Nusiba tabita tana so tagani zai amsa abun mamaki tabashi kuma ya karba yasha yana kallon Nusiba ganin yadda fuskarta ya nunane yasa ya karba. Hmmm sai dai Nusiba takoma daki domin kanta yafara kwancewa,Jidda ita Nazir yasa tamasa girki bayan ita tayimishi sakwaran shi tabata lokacinta ammh ko kallo bai isheshi ba sai ma Umartan jidda dayayi kan tadafamai wani abun itakuwa aka Tashi ana kwarkwasa, Shiko Nazir Abunda yasa yayi mata haka takaichin abunda tamai ne lokacin daya kirata bata dauka ba,ransa yabaci ransa yabashi tana chan tana mgana da maza tuni kishi ya rufemai ido,shine jidda tazo ya saukemata,itama Nusiban yahada da ita,Nusiba Aranar tayi kuka kamar me wanda bata da mai lallashinta koda tatashi da safe idanunta sun kumbura,Ada Rahma taso takira kuma sai ta kwabi kanta dacewa Yakamata itama tazama mace mana baikamata ace har Rahma tafita sanin lagon Namiji ba,ta kudiri niyyar wannan karon wlh baza ta bada dama ba ba jidda ba ko uwar jidda ce sai ta Nuna mata itama babu abunda aka Fita.barikin ne bata iya ba,kokuwa kissan da makircin ne bata sani ba ita da tazauna da inna saude ai karshen makirci kenan. Cikin wardrope dinta tashiga zakulo kaya wasu arnan kaya sexy take fitowa dasu tana bajewa akan gado masu dimbin yawa,Rahma tadinga matsamata tasiya tun farkon aurensu gashi yanzu amfaninsu sunzo idanunta ya kekashe babu alamar kunya ko kadan wanka tafada tanajin yau sai taci uwar yarinyarnan bazata kara zuwa mata gida ba. *Comment* *Share* *Vote* *Janaf*💞 [4/11, 2:14 PM] 0mmer Farouk: *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* _*d Whole page is dash fou u My HADDA TEAM..Class of UBAIYU IBN KA"AB kuna ina to ku garxayo da gudu,nayi kewarku so ba adadi yan"uwa don Allah dukkan mu hada kai mukoma hadda ammh fa sai mun dawo da mallan dinmu can u just imaging kina biya karatu yana dannah waya but wasali daya inkika rage he will catch u😂😂 kai i miss u over expecially ASMA"U M DIKKO miss u too babe*_ _AUREN FARI FANS...Kaunarku gareni bata kidayuwa illah ince janaf nagani kuma tana yabawa..Tanque guyz Tanqu so much_ 28/29      """"Tadade abayin tana dirzan kanta bayan tacika ruwan da kalolin turarukan wanka masu kamshi da sanyaya rai,tana Fito ta isa gaban mirro Gashinta data sanyama Ruwa tadauki handrayer tana busar dashi tana kammallawa tasanyamishi mai kitso ta gyarashi yai kyau tasanya band tadaureshi atsakiyar kanta yayi mata wani tozo daga tsakiyan bayanta tamai nadin danout.   Lotion Tashafa,bayan hoda sai wani purple din jan baki tagoga wanda yayi purple sosai yayi dan bakin nata kyau,kan gadon takoma Tafara daga kayan,so take Tasamu fitinanne wanda zata yaki Nazir first kan tayaki jidda dakyar tasamu wani mini sakat baki karami ne wanda dakyar yarufemata duwawu ammh data duka komai zai bayyana,gabadaya santala santalan cinyoyinta suna waje ne pant tasanya baki kafin tasanyashi.   Rigarsa sirkin black and white ne ammh iyakarta cibi,bata da hannu sai wani igiya da ake daurosa ta baya,rigar kokon bra kadai gareta domin iyakarta kasan nono ko bra din Nusi bata sanya tasanyata wow...Gabadaya halittan kirjinta rabi suna waje sakamakon rigar bata da cikar breast ajikinta gaban madubi ta tsaya tana kallon yadda takoma kamar wata yar night party,Wanka Turare tashigama kanta kafin Tanufi gun ma"adanar takalmanta tajawo wani bakin takalmi mai dubu yana da adon bit fari asamanshi sawu cikine na mata ammh yana da Tudu sosai shi tasanya,lokacin danayi Toxali Nusiba sai da Na Raina kaina domin babu wanda zai kalleta sau daya yaji ya gundira domin komai yaji ne data juya tana Tafiya sikat din yasamu mazauna shikanshi Abun burgewa Ne.   Tadade bakin kofar dakinta tana Wasin wasin Fita,domin kunya taji takamata Tafita ahaka,wata zuciya ce tace"Ke Nusiba wlh ki mike ga kanki inba haka ba garin Kallo Ruwa kwado yayi miki kafa, _Allah sarki my best novel_ Cikin dauriya da mika kai tayi kudumbala Ta bude kofata Fito FaloN.    Jidda na zaune akan daya daga cikin kujerun Falon tana latsa waya,Agefe daya kuma tana kallon talabijin kadan,Tana sanye cikin wata roban doguwar riga wacce ta lafe mata ajiki hatta shatin bra din ana hanga,da Farko dataji bude kofa bata waigo ba sai da kamshin Nusiba ya ,ziyarci Hancinta kana tadago karaf idanunta sukayi mugun gwani wanda sai da wayar dake hannunta tasubece mata da ido da baki take bin kowani motsi na Nusiba da kalllo,itakuwa Nusiba cike dawani irin Taku take karisowa harta kariso gabda ita tasanya Hannu ta dauki remot takoma kujeran dake facing dinta tazauna tana mai dora kafa daya kan daya.   Mutuwar Zaune jidda tayi aranta tana tamtama anya Nusiba ne wannan bagidajiyar kullum cikin katon mayafi,ashe ashe haka take,Haka Allah yabata kyakyawan sura,Tuni jidda tafara raina kanta domin tasan ko kafan Nusiba bata kama akyau da tsari ba,kallonta takeyi,itakuwa Nusiba ko kallo bata isheta aranta tace"karamar yar iska,niba ke nake so ki Rude ba uban gayyan nake jira".     bata dade da Fitowa ba Sai ga gogan Naku yafito daga sama yana Tafe yana waya har ya kariso falon hankalinsa na sama bai lura dako dayan daga cikinsu ba,ya wuce kichen,chan sai gashi ya fito da ruwa Ahannunsa yana Tafe yana waya da dayan Hannu,shiko dayan Hannun yana kurban Ruwan dashi,yakusa kawowa tsakiyar falon idonsa yamasa tozali da wata halitta kamar Nusiba,Kur yamata da ido gashi daidai yazuba ruwa cikin bakinsa,itakuwa ganin yaganta kawai sai ta mike cikin wani yanayi tafara tafiya sai da tazo gabda dashi kana tayi kamar ta turkude tayi lau zata fadi sai kuma ta doje taduke tasakin mai bayan gabadayan mazaunanta suka bayyana hatta pant dinta ana gani ai Nazir da baisan sadda Ruwan bakinsa ya kwaresa ba,yashiga Tari ba kama hannun yaro,dariya takusa kama Nusiba ammh sai tabasar ta isa garesa da sauri tana amsan ruwan take Fadin cikin kashe murya'sannu...Kaima ya Nazir wannan shan ruwan dole ka kware"Tafada tana buga bayansa kamar yadda ake ma yara.    kallonta yake bako kiftawa kirjinta yakafe da ido,lura da inda yasama ido yasa,tadan rankwafa zata riko hannunsa nonowan suka bayyana rabi waje,Da Nazir yaci karo dasu farare shar dasu ai sai yayi luu zai fadi Nusiba ta taresa suka fada kan kujera,tafada saman shi lokaci daya daYa yana sakin wata ajiyar zuciya,Nusiba takalli kwanyan idanunsa taga suna lumshewa suna budewa cikin wani yanayi,ai sai tagyara zama bisa cinyarsa tasanya hannu tana shafa kirjinsa tana Fadin"Srry...Sannu kaji"Tafada tana lasan bakinta da harshenta,wani tsim tsim,ke tsirgama Nazir ajiki gabadaya jikinsa ya saki yamakasa mgana balle yayi wani katabus.     Jidda dake zaune tayi mutuwar Zaune tana kallon yadda Nusiba takusa kashe Nazir da salonta bata gama mamaki ba sai daga Nusiba ta yunkura zata mike Nazir yasaka tattausan hannunsa yajawota tafado kirjinsa,binta yake da ido,cikin Rashin hayyaci dakyar yasamu yahada kalmomi"..Plz...Stay...Wit me.."yafada yana rawan baki,Nusiba takallesa taga yana bin kirjinta da ido,tadago takalli jidda data zuba musu ido,kawai ta dora kanta bisa kirjinsa tana kara lafewa ,shiko Nazir jin tudun boobs dinta yasa yakara rudewa baisan sadda yasaka hannuwansa ya matesta ba har sai da tayi yar kara.    Dako kanta yayi yana bin dan bakinta da kallo baisan yadda akayi ba kawai yaji bakinsa cikin nasa,Zare ido Nusiba tayi lokaci daya jikinta yafara rawa ganin yadda Nazir ya matsemata yana mata wani tsotsa na fita hayyaci,mutsu mustun kwacewa tafara yi ammh sai yaji kamar tana tayashi sai ya kara kaimi dayayi,Jidda dake zaune batasan sadda ta hantsila tabi hanyar waje da gudu ba tana zubar da hawaye saboda bazata iya jure kallon Abunda Nazir kema wata agabanta ba.   Nusiba na ganin jidda tafice ta daddake ta ture Nazir yayi flat kan kujera,yana Nurfarfashi dahanzari ta mike bayan tadauki yar rigarta da Nazir yamata fatali da ita atamanin tafada daki tamaida kofa ta rufe,Kan gado Tafada tana maida Numfashi   Nazir dake kwance saboda mutuwar jiki ko dan yatsa bai iya dagawa yana kallo Nusiba tashige daki ammh bazai iya mikewa ba balle har yabita,yadade kwance yana maida Numfashi kan ya mike yana rangaji yahaura sama,Gabadaya Nazir sai yakoma yanajin Haushin kansa yadda yarinya karama tanemi fitarmai da hankali,wanda sai da yayi wanka,tuni maransa tadaure tahau ciwo sai Daya sha magani,yakoma ya kwanta yana jin takaichin yadda yabiyema Nusiba,wata zuciya tace mai karfa kamanta halal dinka ce fa,kana da daman yin yadda kaso da ita,ammh daya runtse ido yake ganinta sai yaji jikinsa ya amsa,ahaka har barci ya kwashesa. .  Itama Nusiba tana kwance ne ammh data runtse ido abun ke dawomata itakadai take zabgama murmishi ganin yadda Nazir yayi kamar zai cinyeta,itama nan barci yatafi da ita.   Itakuwa jidda da kuka tashiga gida Ammi ne ke zaune afalon sanda tashigo cikin tashin hankali Ammi tamike tana Fadin'Lafiya Jidda meke Faruwa ne? Ammi tafada cikin tashin hankali,ko kallonta jidda batayi ba Tafada dakin inna zainaba tana kwala mata kira,Ammi ta rike baki kan tace"ikon Allah..",komawa tayi tazauna Tana fadin Allah shi kyauta.   Inna zainaba tana zaune jidda Tafado,Da hanzari ta tareta tana tambayanta lafiya jidda tana shesshekan kuka tace"Momy ba...Ba wanchan matan broda din bane tazazzage ni harda marina ta koreni ba"Inna zainaba ta kalleta kan ta sheke da dariya jidda ta kanne mata ido daya,kan taja hannunta su fice inna zainaba na cewa"Kutumar ubanchan wlh bazai sabu ba ko adau mataki ko ni n dauka da kaina"Tafada dai dai suna karisowa Gaban Ammi.   Ammi tamike tana Fadin'lafiya kowani Abu yafaru ne"Tafada tana kallon inna zainaba,kallon jidda tayi tace"maimata mata,nan kuwa jidda ta gyara tsayuwa ta maimata harda abunda bata fadama inna zainaba ba Ammi ta rike baki zatayi mgana Aisha tace tana karisowa"Kiji tsoron Allah jidda matar broda bazata miki abunda kikace ba,kuma koda ta miki banga laifinta ba don banga uban me kike zuwa mata gida da farar safiya ba"Tafada tana karisowa Inna zainaba ta kaimata duka ta goce tana Fadin"ubanki yake kaita yar iskan yarinya wacce bata gaji mutumci ba"Tafada ahasale. Ammi tace"Ash zainaba wannan kalaman baida ce da uwa kamar ki ba gaskiya"harara inna zainaba tamaka mata kan tace"ina ruwanki iyayyah nace me ruwanki aciki,yarki ce ko Tawa"?tafada tana tsareta da ido Ammi ta girgiza kai kawai takoma tazauna tana fadin"A"a nima bance yata bane,daban haihuwa ba da gorinki yakasheni lokacina bai yi ba"Inna zainaba ta rike kugu tana cewa"Ashe fa,yo ahakan kina ganin kinyi kokari ne ya'yan naki duka nawa ne? tafada kamar zata daketa awulakance Ammi takalleta kan tace"Ki kirga daidai da naki uwata"tafada kai tsaye.   Ai sai inna zainaba ta hau zazzaga masifa,Musty dake tsaye bayan ya sauko yakariso yana Fadin",gaskiya inna abunda kike yi sam baki kyautawa karfa kimanta kina cikin takaba ne,duka duka yaushe Abbah yarasu ammh ba addu"a kike kokarin yimai ba sai tashin hankali agida,haba gaskiya inna ki gyara tsakani da Allah"yafada Ransa abace wanda bantaba gani ba. Inna zainaba takallesa kawai sai tafashe da kuka tana sharewa da hijabinta tana fadin"Shikenan ni zainaba Fatima ta rabani da dan'uwana kuma tazo tarabani da ya"yansa yanzu bani da kowa,kowa baya sona"Takareshe fada harda face majina,Ammi tayi galala tana kallonta musty yace"Bawani ba"a sonki ke komai aka miki sai ki ce Ammi,Ammi ,Ammi ita bata da Rai ne ko mu ya"yan...."Mustapha.." Ammi tadakamai tsawa yayi shuru tace cikin daga murya"Kana da hankali kuwa,kanwar mahaifinka fa kake fadama haka,karka manta tanada matsayin dazaka raga mata"Tafada tana nuna fushinta. Abbu dake tsaye tundazu goye da hannu ya kariso yana Fadin"Barshi,barshi Fatima ai daman sai takai ga haka"yafada yana zama kusa da Ammi,da hannu yama kowa alaman ya zauna,Ammi yakalla yana Fadin"Wai meye yafaru ne nake jiwo hayaniya Tundazu"Ammi tayi mai bayanin da jidda tamai,aka tambayi jidda takara maimatawa tana kuka,musty yakalli jidda yace"Abbu kada kayarda da mgananta kaima...."Hannu Abbu yadagaa masa kan yace"Shiga daki kadauko min wayata"yafada akaukashe. Musty yakariso da wayar yamikama Abbu nombar Nazir ya lalubo kan yadokamai kira,harsaida kiran ya katse ana biyu ne Nazir yadauka cikin alamun barci Abbu yace"Kuzo yanzu kaida matarka ina gida ina jiranku"kit yadatse kiran,Nazir ya kife wayan yana mika tashi yayi dakyar ya fada tiolet wanka yayi yana fitowa yazura wata blue din jallabiya wayarsa yazura a aljihu yasauko kasa diret dakin Nusiba ya Nufa yana Turawa yajisa arufe kwankwasa yayi ahankali daga chan bangaren Nusiba ta amsa da cewa"waye..? Nazir yaji takaichi yakamasa kamar shine zai zo yana knocking ana tambayansa waye tsaki yaja ,ya isa falo yazauna wayarsa ya ciro,yakirata tana kan gado,sanda kiran Nazir ya shigomata itama tashinta kenan ammh tayi wankanta harta sauya kaya cikin wata Atamfa cighamvi tana karawa akunne tunkan tace wani Abu yace"Ki fito Abbu yana kiranmu.."Daga haka ya katse kiran tsam tayi kan tatashi tadauko mayafinta ta lullebe jikinta ta fito yana zaune tafito ammh sai ya kauda kai kamar yaga kashi harda yamutsa fuska,mikewa yayi ya wuce kawai batareda dayayi mata mgana ba,sai wani bata rai yake kallonsa kawai Nusiba takeyi tana danne dariya tasan meyasa yake cin magani saboda Abunda yafaru dazu ne bayaso ta rainasa. Suna fita gidan har yamata Nisa tadaga kafa tana Fadi cikin shagwaba"To..Kajira ni mana"Tafada tana cinmai daidai sunkawo get din su Ammi suka bigi kafadan juna har Nusiba tayi luu zata fadi yayi saurin tarota tafado kirjinsa atare zuciyarsu ta buga Nazir yadagota yana Fadin"Meke damunki ne.."yafada yana tsareta da ida,Tura baki tayi kan tace"To bakai bane kamin sauri inafa kokarin cimmaka ne"Tafada harda mai fari da Ido Saurin wucewa yayi yana Fadin"Yar kauye kawai..Waya gaya miki mata na gudu"yafada yana shiga gidan gaishesu mai gadi yayi suka amsa kan su wuce ajeru har kafadansu na dukan juna kallonta Nazir keyi yana jin wani Nishadi,itama sai ta kallesa tayi mirmushi shiko sai yawani hade rai giran nan tahade wuri daya shi,dole kada arainasa. Da sallama suka shiga falon,taron dasuka gani ne yasa suka yi tsurus,Nazir ne ya karisa kusa da Abbu yana gaishesu,cikin sanyin gwiwa Nusiba ta karisa tana gaida Ammi da Abbu kana ta gaida Inna zainaba wacce ke zabgamata harara. Abbu ne yayi gyaran murya kan ya kalli jidda yace"Ke Hauwa maimata meyafaru"Cikin dakewa tashiga rattaba karyan data zuka,Cikin mamaki da al"ajabi Nusiba ke bin jidda da kallo bata gama mamaki ba sai da tafashe da kuka tana Fadin"Harda marinta tayi"Abbu ne yace'ya isa hakanan...yakalli Nusiba yana Fadin"Nusiba haka akayi"Nusiba tadago da kanta tana kallo Abbu kan takalli Nazir daya kuramata ido yana ayyanawa aransa duk yaushe,akayi haka baisani ba. Maida kanta tayi tana fadin"Wlh Abbu duk bansan anyi ba,don dana Fito naganta ko mgana bata hadamu ba,ina zaune naga tatashi tafita rai bace ban kuma san mai aka mata ba gaskiya'salati inna zainaba tashiga yi tana Fadin"Kajimin makira yaya,Ana zuwa ke yanzu kin iya karyata mgana mara kunya"Tafada tana Nuna Nusiba Abbu yadagamata Hannu yace"Ya isa Zainaba,bance ki kara samun baki ba,kinji ko"Yafada cikin bada umarni. Ba"an san ranta ba tayi shuru Abbu yace"Kunga Abunda nakeso daku shine ku daina fada atsakaninku,saboda duka nan babu bare ko daya duka mu abu dayane'Inna zainaba tayi karaf tace"A" Yaya akwai fa bare,kadinga magana kana nuniya"Tafada tana Nuna Nusiba da baki,Ammi tace"Haba kema kiyi shuru mana,kobai da darajar dazai ce kiyi shuru da bakinki"harzukowa inna zainaba tayi tana Fadin"Kewai fatima meye ruwanki dani,Dan"uwanki ko nawa badama kiga ina mgana sai kin gwasaleni na rantse zan nuna miki kalata tunda nalura haryanzu bazakibar dabi"arki ta kokarin rabani da yayana ba"Tafada tana kunfan baki' Ammi xatayi mgana Abbu yasa hannu ya tabata ya girgiza mata kai,Nazir dayayi mutuwar zaune yanaji yana gani,Inna zainaba tabasa mamaki ashe bata da mutumci bai sani ba. Abbu yace cikin matukar bacin rai"Tashi kiban wuri wawiya kawai sakarya wacce batasan inda ke mata ciwo ba,Tashi kiban wuri tunda ban isa dake ba"Yafada rai bace da hannu Inna zainaba tanuna kanta tana Fadin"Ni ce wawiya yaya'Eh..Nace ki tashi daga gabana bana son ganinki nace ko",yafada cikin tsawa. Inna zainaba ta mike da gudu tayi daki tana kuka kamar karamar yarinya tana Fadin"burinki yacika fatima yaya yace baison ganina"kowa baki yarike yana binta da kallo jidda tatashi ta bita da sauri Nazir yaji ransa yabaci Aisha ta kalli Abbu da Ammi tace"Don Allah Ammi kuyi hakuri kada kuyi Fushi da Momy"Tafada tana sharen kwallah,Abbu ya mike yana fadin"Kar ki damu kinji Aisha Allah yayi miki albarka" ta amsa da Ameen kallon su Nazir yayi yana Fadin"Ku koma gidan ku,Dama mganar kenan,,daga haka yawuce ciki daga gani ransa abace yake Ammi tabi bayansa. Musty wanda ransa ke bace yatashi yahaura sama yana cika,shi wlh inna tafara kaishi bango don yalura so take takashe musu iyaye da bakin cikinta. Nazir ya mike yafice baima Nusiba mgana ba,Tana ganin fitansa tama Aisha sallama tabi bayansa har suka shiga gida babu wanda yayi mgana sunkawo tsakiyar falonsu tana niyar shiga daki ya dakatar da ita dacewa"Meyasa kika yi Abunda kikayi"Yafada yana kallonta dagowa tayi tana kallonsa kan tace'"Me kenan? Kallonta yayi kamar zaiyi mgana sai kuma yafasa kafada yadaga kan yace"Notin...Ki samamana Abunda zamuci,yau kin mana horo da yunwa yan mata"Yafada yana kauda kai mirmishi kawai tayi ta cire mayafinta ta dora busa kujera kichen tafada kai tsaye tana Tunanin mai zata dafa musu. white rice tayi musu da miyar ganye,Dama tana alaiyahunta a fridge,Abun mamaki ranar tare sukaci abinci afalo sunaci suna kallon juna,Nazir sai yawani waske yana wani basarwa Itakuwa sai dai tayimai mirmishi tadauke kanta ahaka harsuka kammallah takwashe kanukan takai kichen ta wanke ta adana,Tana Ftowa tawuce daki abunta. Nazir yabita da kallo aransa yanajin wani sabon nishadi na shigansa ashe haka cin abinci da mace yake da dadi,koya yayi lomar abinci yana kallon kwanyan idanunta sai yaji wani farinciki yana tsirgamai ta ko"ina shiganta daki duk baiji dadi ba,shima tashi yayi yaje yayi alwala,yafice masallaci sai da yayi isha"i yadawo koda yashigo falon tsit,Babu kowa,yakasa hawa sama sai ma yakishingida afalo yana waigen ta ina zata bullo.. Itakuwa tun bayan fitarsa tayi wanka ta cakare cikin wani arnen wando wanda iyakarsa gwiwanta yakamata matuka sai wata karamar farar riga wacce itama ta lame ta harda facing cap baka tadora,taji shigowars,lallabowa tayi tafito,Salaf salaf,tazo ta bayan kujeran dayake,shiko tunda tafito yaji kamshinta ammh ganin baiji tafiya ba yasa ya basar hannu tasa ta rufe mai ido Nazir dake zaune yarike hannunta yana Fadin"Yau kinajin wasa ko'yafada yana bude ido tana bayansane sai takara nokewa waigowa yayi yana kallonta baki bude yakasa mgana illa mikamata hannu dayayi yana Fadin"Ceme here...."Yafada yana nunamata cinyansa cikin jin kunya tatako tazo gabansa kan ta ankara ya fizgota tafada jikinsa atare suka saki ajiyar zuciya,Matseta yayi yana shinshinan wuyanta itakuwa tana nokewa,hulan kanta ya cire ya warware ribon din yana Fadin"Ki daina sanya min Wannan abun,just leave it haka"yafada yana baza gashinta akafada gyada mishi kai tayi tana kallonsa. Hannunta sanya ta riko hannunsa tana wasa da yatsunsa still idonta yana kanshi,lumshe ido yayi yana budewa kan yace cikin sanyi murya"Da wani hannu kika mareni"Yafada idanunsa alumshe,Nusiba taji mganar abazata sai tayi shuru takasa mgana,bude ido yayi yana kallonta kan yace"Kinji aie...Dawani hannu kika mareni"Cikin in ina Nusiba tace"Kayi hakuri..."Just tell me"ya katseta yana kallonta tadago hannun dake cikin nasa ta nunamai yace"shine ko"Yafada yana kallonta,Gyada kai tayi jikinta yayi sanyi. Hannun yabi da kallo yana cizan gefen baki kan yace yana dan dukan hannun"Wannan hannun shine mafarin komai ko,Shine ya canzamin tsarin rayuwa yakuma bani tarihi wanda bazai taba gogewa ba a idanuna ba"yafada yana daga hannu.Nusiba tayi narai da ido tace"Am srry...Nikaina i hate my self daga baya nasan nayi abunda bai dace but...Karama tafada tana jawo hannunsa tadora bisa fuskanta tana Fadin"Ka rama marinka matukar zaka wuce"Tafada tana sanya idonta cikin nashi kallonta yake cikin wani yanayi kan ya shafa fuskarta yace cikin wata irin murya"zan rama ammh ba yanzu ba"tace"To sai yaushe...?"Kallonta yayi kan yace"Watarana.." Dariya kawai tayi batayi mgana ba,nan suka lalace har Nusiba barci yadauketa tana jikin Nazir shiko sai ma gyara mata kwanciya dayayi yacigaba da kallonsa cikin kwanciyar hankali da Nishadi,sai wajen 12 yatashi bayan ya kashe duka Na"uran wuta cicciban ta yayi ahankali,Bai so ta farka ya haura sama da ita ba,bai dire da ita ko"ina ba sai kan makeken bed dinshi,yadade tsaye yana kallonta yadda take barcinta cikin kwanciyar hankali gashinta daya baza mata ya dan gyaramata zuwa bayan wuyanta blanket yarufamata, baisan sanda yayi kissing dinta agoshi ba yana Fadin"Sleeping beuaty" wanka yakara yowa yazo yasanya pj dinsa riga da wando milk colour kan kijeran dake bedroom din yayada kansa yana addu"an barci cikin lokaci kalilan barci yayi gaba dashi. Da asuba ne Nusiba tafarka taga inda takwana tayi mamakin waye ma yakawota,Wata zuciyan tabata amsa da Nazir domin bayanshi babu wanda zai kawoki massallaci yafice ya barta,itama saukowa kasa tayi takoma dakinta tayi sallah takoma gado,koda yadawo batanan bai damu ba shima yakoma barcinsa. Koda ya tashi Nusiba harta kammallah breafast yataso bayan yayi wanka ya karya,haka suka wuni cikin gidan wassanin soyayyah wanda dukkansu sunkasa ganewa cewa sunfada tarkon sunan junansu,kuma tun ranar bata kara ganin jidda ba,itama bata samu zarafin zuwa ba,Yanzu bata da aiki sai matsewa acikin gida Nazir na rudemata,yadinga mannemata kenan yana kallonta koda bazai cemata komai ba,Ranar ma dakinsa takara kwana tun asuba tatayashi shirya kaya don wannan karon yace dawasu kayan zai Tafi dawasu tarin takardu tana shiryamai kayan ammh shi duk jikinsa yayi sanyi talura dashi sai da ta kammalla tazo kusa dashi tazauna hannunsa tariko tana fadin"Menene..Katashi kayi wanka kada ka makara"Tafada tana kallonsa Shima kallonta yakeyi baya ko kiftawa kawai sai ya rumgumota yana Fadin"Zuciya ta shaku dake..Batason rabuwa dake"Yafada yana kara mtse ta. Lafewa Nusiba tayi akirjinsa tana Fadin"Nima haka bani son rabuwa dakai ammh yazamuyi sai hakuri ai zaka dawo wannan weeked din ko"Tafada tana dagowa,Girgixa kai yayi yace"Bazan dawo ba,...Sai nan da 3 weeks fa"yafada yana dora hannunsa bisa bakinta kallonsa tayi tace"meyasa...? Kauda kai yayi yana Fadin"Aiki....Kwanakin nan ina wasa da aikina baki gani ba"Gyada kai tayi kallonta yayi yana shafa kanta yace"Zaki bini Abuja...?Yafada yana mai tsuramata ido. Eye..Tafada tana kallonsa Bata rai yayi yana sakinta mikewa yayi yana Fadin"Bance komai ba,.Toilet ya fada yana mai jin haushin kansa dahar yake cemata zata bishi Abuja,itakuwa taji meyace sarai mamaki ne yakamata aranta tace zuwa gaba wlh daru zamuyi da ya Nazir. Agurguje ya shirya cikin American suit ash colour,Nusiba tariko mai yar karamar jakar kayan nasa shikuma yariko ta briefcase dinsa suka tafi gidan Su Ammi wanda sun tarar Daga Abbun har Ammi shirin fita sukeyi sama sama sukayi sallama Suka mai fatan adawo lafy sai gashi hargidansu Anty yau Nazir yashiga wanda mamakin hakan bai boyu aransu ba,suka mai fatan dawowa lafy suna fitowa yacema Nusiba ta je sanyo babban mayafi suyi droppin dinta wajen aiki saboda mamaki sai da tabude baki,shiya rufemata yana mata dariya,dama tashirya tuni babban mayafinta ta dauko da jakarta tazo suka tafi har suka kai gidan Radion hannunta yana cikin nashi yana murzawa,Tabbas wa"inda ke haraban wurin sunga motar Nazir tashigo gun tasauke Nusiba tafice da sauri,sabo turken wawa sai da Nusiba tayi kwallah. Kwananshi biyu da Tafiya ammh kullum kusan raba dare sukeyi suna waya kowa na kokarin nuna yadda yayi kewan dan"uwansa da nuna tsatsan kulawa,itakuwa Ammi da inna zainaba babu zaman lfy domin inna zainaba ko Ammi tamata mgana bata kulata shiyasa itama tafita batunta gashi harta takusa fita daga takaba shikanshi Abbu adole take gaisheshi itakuwa jidda yawonta bata bari ba sai ma Abunda yayi gaba Bata shayin kowa yanzu banda Abbu kuma gidan Nazir Inna zainaba tace karta kara ,zuwa tabata lokacin wlh Saita shiga gidan koda tsiya ko da arziki. Satin Nazir daya Da Tafiya Baba yayima kawu waya baki yaki rufuwa yana fadamai Inna fatsima ta haihu an samu da Namiji da Nusiba taji lbari haka tadinga tsalle agida tana murna,nan da nan tashiga shirya kaya,Sai da tagama shiryawa takira Nazir take fadamai Abunda yabashi mamaki harda cemai ta shirya kaya,gobe zata tafi. rike baki yayi yace"Sannu Hajiya Nusiba uwar suna"yafada da mamaki dariya tayi murna ta cikata"Tace intafin goben ya Nazir",A'a Sai ana gobe suna malama"Yafada da kakkausan murya tabe fuska Nusiba tayi zata fashe da kuka ya kashe wayar yana Fadin"yarinta na damun yarinyarnan...Daga haka yakashe wayarsa don yasan zatayi ta nemansa shikuma baijin zai iya barinta tatafi tun gobe gaskiya. *Comment* *Share* *Vote* . *Janaf*💕    [4/11, 2:15 PM] 0mmer Farouk: *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 {onward together} *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* 🍀🍀🍀🍀 *TURURUWA* 🍀🍀🍀🍀 NA                    *HAUWA S ZARIA*        (maman unwas) ```Congratulation Congratulation Congratulation my Momma HAUWA S ZARIA MAMAN UNWAS 4r completing ur Amarzing Special fantastis and educated Novel...TURURUWA...Hakika kin baza dukkan basiranki da hazakarki da fikiranki,cikin kankanin lokaci sakon dakikeson isarwa ya isu ga al"ummah tabbas kin cancanta ajinjina miki domin salonki na daban ne basirarki na Tafiya dani hazakarki na jana salon rubutinki na dadani uwata wlh ke nake kwaikwayo domin salonki na dabam ne dana sauran,. Ina Rokon Allah yabaki ladan fadarkarwa Kuskuren dake ciki Allah ya yafemiki mukuma yabamu ikon amfani da Abunda ke ciki Ameen Ameen Tanque momma Tanque 4 the dedication Tanque very much mommah ta💕💕💕💕💕💕``` _*Alhamdulillah naji sauki,ina mika sakon godiyata ga dukkan masoyana wa"inda sukaiyita kirana awaya da wa"inda sukamin sannu ta chart wasu nasamu amsawa wasu kuma bansamu ba,da masu min addu"o"i agroups dadama ina godiya sakallahu fil jannah hakika masoyan janaf nada yawa wanda ambatonsu bazai yuyu agareni ba ammmh kusani kowani bugawan Numfashina kuna Raina,Janaf tana matukar sonka over*_ _Sakon godiyata gareki my Anty sis Naja"art godiyata tayi kadan agareki babu abunda zence sai Allah yasaka miki da gidan Ajannah firdausi janaf dinki tana matukar yinki over tawan_     30/31      """yana kashe wayar takara nemansa ammh sai taji akashe,tasake gwadawa nan ma amsan dayace akashe Nusiba batasan sanda ta fashe da kuka ba,tayi wurgi da wayan,tafada gado tana kuka,kwana tayi tana kuka saboda yadda tasa rai ga zuwa taga innanta da kaninta da"aka haifamata wanda bata taba mafarki ba.   Koda da Safe kafin tatafi aiki sai da ta gwada nombarsa akashe,sai kawai ta kashe wayarta itama ta tura a drower, dataje gaida Ammi take tambayanta,yaushe zata Tafi,Rasa mezata cemata tayi sai tacemata,jibi zata Tafi,nan Ammi take fadamata gobe zasu ita da Anty saboda yanayin aikinta data bari jibi suntafi.    Dataje gun Aiki ne take fadama Rahma itama tayi murna,Abun takaichi kowa sai tambaya yaushe zata tafi yake,saboda takaichi da an tambayeta sai tayi kwallah,ko wayama da innan nata da wayar kawu sukayi mgana,Fashema da inna kuka tayi tana Fadamata yadda sukayi da Nazir Inna tayi mirmishinta irin na manya tace"To sai me,kiyi hakuri dama banga mezaki zo yi ba,ni lafiyata kalau kinji ki kwantar da Hankali kibi mijinki,ki kuma bi abunda yace"Nusiba dai rai bai so ba ta amsama innan nata.   Washegari tanaji tana gani,Ammi da Anty da Aisha wacce tace zata bisu suka Tafi zaria,suna Tafiya ko aiki ranar bataje ba takoma daki tadinga zabgan kuka Nazir ya bala'in bata mata rai,Sai yammah su Ammi suka dawo da labari mai dadi na uwa da da"suna cikin koshin lafy,Inna zainaba da jidda kuwa cewa sukayi Allah ya tsaresu su tsinta me,Ana fama dakai bama haka ba,mutum tsofai tsofai dashi da haihuwa itakam bada ita ba adawo lafy,kuji fa babu ma wanda yamata tayin zuwa. *ABUJA*   Tunlokacin da Nazir ya datse kiran ya kashe wayar bai Tuna da bai kunnata ba sai zuwa yammah yana kunnah wa Nusiba yafara laluba ammh akashe tun yana maida Abun wasa,har ya kwana ya wuni ammh yaki samun layinta Tuni hankalinsa ya Tashi kawai sai yakira Ammi lokacin tana Asibiti,bayan sungaisa yake Tambayanta Nusiba Ammi tace"tana nan mana ko wani abu yafaru ne? Nazir yace"No..Ina kiran nombarta tunjiya akashe ne"Ammi tace"To gaskiya bansani ba sai dai inda nakoma nakirata na tambayeta"Sallama sukayi akan haka,ammah kafin Ammi takoma gida yakirata yafi sau uku tana cemai bata koma gida ba,Ana hudu ne tadauka ta cemai"Wai shin hala bazan koma gidan bane,kadameni nace kabari nakoma ko"Dole ya kashe wayan ransa baiso ba.   Sai dare Ammi takoma gida,tana ko komawa yakara kira,tsaki Ammi tayi taba Aisha wayar tace"Takaima Nusiba Nazir keson mgana da ita"Koda Aisha takai mata wayar tana bedroom dinta tana kwance kin karba tayi sai ma cema Aishan tayi tamaida mata wayar taga tata dama wani guri tashige.   Aisha tafita kenan yakara kira sai ita tadauka tafadamai Abunda Nusiban tace tsaki kawai yaja ya kashe wayar ya hau neman Nusiba akayi ko sa"a daidai ta kunna wayar Kiran yashigo sai da takusa katsewa kana tadaga.   "Ajiyar zuciya mai karfi Nazir ya sauke lokacin da Nusiba tadauki kiran,kin mgana tayi shiko shuru yayi yana sauraran bugawan Numfashinta akunnensa,Sai shine yace cikin sanyin murya"bab....Saurin rufe bakinsa yayi kafin yace"Nusi..What all dis? yafada cikin karya murya kawai sai Nusiba tasanyamai kukan shagwaba harda shessheka rudewa Nazir yayi yana fadin"Oh my god...Wai meye haka ne Nusi plz stop zuciyata bazata iya juran jin kukanki ba"yafada cikin nuna kulawa .   Dagatawa tayi tana ajiyar zuciya Nazir yace"Menene..? gayamin..Uhm waye yatabamin ke? yafada da sigar lallashi,Cikin shessheka Nusiba tace"Ba...Kai...Bane?Zaro ido yayi kamar tana gabansa yace'Nikuma?menayi kuma"yafada cikin sangarta tura baki tayi tace"ba...Ba..Kai..bane ka..Kace bazani gun mama ba sai ana gobe suna ba,karka manta nikadai mama ta haifa aduniya sai yanzu da Allah yabata,ko bata bude baki tayi mgana ba kasan tana bukatata kusa da ita tsakani ga Allah fa'"Tafada cikin Damuwa. Gyada kai yayi kamar tana gabansa yace"Hakane...Gaskiya ban kyauta bako Nusi"Yafada da sigar zolaya yar dariya tayi kan  tace"La...Ni bance ba haka ba",Mirmishi yayi yace'iz ok am srry ban kyauta ba dana hanaki zuwa ammh yanzu yaushe zaki tafi?yafada wit serious Tok,Gyara zama tayi dacewa"Ko yau ma ya Nazir kace sai na Tafi",rike baki yayi yana fadin"Ke yarinyarnan kin baci da sangarta pass 7 din ne zan sake ki sakaka kitafi zaria kamar na xare"yafada yana dan dariya.   Dariya takamata tanayi tana Rufe baki,shima dariyan yake kadan yanajin nishadi aransa naganin dariyan Nusiba dakatar da ita yayi dacewa"Ki bari first in d mrnin sai kiyi sammakon tafiya kinji don"t wrry nima dana dawo i promise u zanzo har zaria nama mama barka"rufe baki Nusiba tayi tana jin farincikinta yadadu tace"Da gaske ya Nazir...Da gaske zaka gidanmu kagaida mamata"Tafada cikin nuna zallan murna   Sai tsausayinta yakamashi baisan sadda yace mata'Insha Allahu daman in da niyyan zuwa sai kuma ga wannan,kozaki bari nadawo ne mutafi tare"Saurin cewa tayi "A"a inkadawon mazo taren ammh yanzu kam ban yarda ba"Shagwabemata yayi wai sai tabari yadawo dariya tahaumai tana Fadin"Duk Ammi ta bataka da shagwaba ko"dariya yayi yana bata lbrin abunda yafaru shida Ammi dazu daya dameta da kira ,dariya Nusiba ke ke kyatatawa Nazir na biyemata basu ankara ba sai da sukaji kiran sallan asuba hira tayi dadi basu sani ba,Nazir ne yace"Nusi kamar fa sallah naji ana kira,tana duba agogo taga 4:30 ai sai ta dafe kai tace"Da gaske ko ya Nazir kiran sallah asuba ne.    Ai kashe waya kawai Nazir yana mamakin yadda ya iya kwana yana waya da mace wanda dadin muryan Nusiba da shaukin soyayyanta yadinga jansa baisani ba,wanka yafada tare da dauro alwala ya wuce masallaci.   Itakuwa Nusiba bata sallah sai tamaida kai kawai ta kwanta tana tuna hiransu tana mirmishi ita kadai Abun yana sata nishadi matuka,koda ba son juna suke ba zaman lafyan dasukeyi yafimata dadi.   Gari na wayewa karfe 7:00 Na safe tagama duka shirinta sai ga musty ya shigo da kaya niki niki aledoji yace sako ne daga ya nazir yace akawomata,cike da mamaki take bude kayan ledan farko kayan baby boy ne universal hadaddu wanda haduwarsu tawuce misali,kala goma,da sabulai da lotion na jarirai,sai dayan ledan Atamfofine guda takwas da leshi biyu masu tsada da garari harda kudi dubu hamsim Musty yabata yace duk ya Nazir yace akawo mata,baki bude ta amsa,tana mamaki daki takoma ta dauki waya takira Ya Nazir yana dauka yace mata"Kin isa ne? cikin sanyin murya tace"Tanque so much ya Nazir bansan.....Shiiiii....Komai yayi ko"Yafada yana katseta gyada kai tayi tana cewa"Yayi Allah kara budi,mirmishi yayi mata kan yace"Zan shiga dakin labaru inkin Tafi Safe landeed dear"Daga haka yakatse kiran yana murmusawa koba komai hallayan nusiba na burgesa bata raina alheri ko kadan ne.   Nusiba haka ta kwashi kaya takaima kawu da Anty hardasu Ammi suka gani sukasa albarka ita Anty suka tafi Ammi tace sai ranar suna xata zo gun aikinta kuwa dama tuni tafadama manaja kiransa kawai tayi takara fadamai ya amince yamata fatan dawowa lafy direban su Ammi yakaisu har kofar gida yara suka shiga da ihu suna murnan ga Nusiba nan kayansu aka fara shiga dasu kafin su su shigo,gidan ko cike da makota ana ta dama kunun Kanwa Da Dada sukaci karo wacce harda Rumgumo Nusiba tana Fadin"Yar jikalle kin taho"Abun sai yazama wani bambarankwai daga ita har Anty da kallo suka bita na mamaki basu gama mamaki ba sai da suka karisa dakin inna Fatsima Dada tashigo tana musu maraba ita ta shimfida musu tabarma ta kawomusu ruwa ta zauna tana musu sannu da hanya sudai kawai da ido nake binta saboda mamaki harta fice Nusiba ta kasa hakuri sai da tace"Inna ina fa cike da mamaki naga Dada nata rawan jiki akanki damu gabadaya ne" mirmishi inna Fatsima tayi kan tace"Hoho Nusiba baki da hakuri sam,daman Abunda aka gina shi ba bisa Allah ba ai baya harko lokacin rushewar komai ne yazo"Inna Tafada tana gyada kai Nusiba tasowa tayi tana zama kusa da inna Jaririn tadauka wanda keta sharan barci Abinshi takuramai ido lokaci daya kaunarsa tagama ratsa ko"ina ajikinta rumgumesa tayi tana fitar da kwallan farinciki.   Inna Fatsima ta kalleta ita kwallan tashare aboye tana cewa"Kibar kukan nan hakan zuwan yaron nan duniya shi yafitar da Abunda ke boye"Anty tace'Meyafaru ne mufa kinsamu aduhu"Inna Fatsima tace"tun bayan bayyana cikin nan Abubuwa suka fara daidaita kodaman tunkan cikin aboye yake shigowa dakina batare da sanin Saude ba ko Dada nidai nadage da addu"a kawai to bayan cikin ya bayyana hankali saude yayi matukar tashi,nasani tayi nata kokarin domin ganin bayan cikin nan Allah bai bata sa"a ba kulawa ta ko"ina ina fuskanta duk da wani lokacin babanki yana dan shakkan Saude,Ranar dana Fara Nakuda Saude batanan Dada ce kadai itazo ta tsaya akaina wanda ban dauki lokaci mai tsawo ba na haifi kaninki tun yazo duniya ya cancara ihu,daidai lokacin da Saude tasawo kai gidan bata gasgata ba sai da tafado dakin na ta iske Dada ta dagasa tana murna da Farinciki,lokaci daya kuma da shigowar Abban Nusiba bayan Dada ta Aikamai yazo,Saude hannu tadora akanta tana kururuwa da ihu tana Fadin"Boka ya fadamata itace zata Haifi mgaji acikin gidan sai gashi komai na kwabeta,lokaci daya taita warware abunda suka kulla ida uwarta harda Asirin dasuka miki na bakin jini da wanda suka min na farraku tsakanina da Babanki.   Nusiba ta zaro ido tana fadin"Inna harda ni suka ma asirin"inna ta gyada kai tana cewa"Ammh Allah ya nuna musu iyakarsu domin ai tana gani kikayi aure kuma kika kere mata sa"a"Anty tace"Wannan haka domin Mijin Nusiba kadai Abun muradin kowacce macece balle a gangaro dattako na iyayensa"Inna tace"Tabbas nima nagani kodaga karamci da girmamawa irin na mahaifiyarsa da mahaifinsa duk da bantaba ganin surikin nawa ba na yarda na amince dan"uwana bai miki zabin banza"Tafada tana kallon Nusiba wacce tadukar dakai tana tsiyayar hawaye na tuna halin Rayuwarta na baya. Anty tace"To ya sauden ta kare domin ga duk alamun komai ya kare mata"Inna tacigaba da cewa"Nan da nan Dada tashiga tsinemata da zaginta tana kuka da idonta tana rokona gafara shiko babanki gyada kai kawai yayi kafin yace"Allah na gode maka dabakasa Fatima ta gujeni ba,ke kuma bazan ce miki komai kije duniya ta isheki riga da wando,nan tafice tana kirarin kozatayi yawo tsirara wlh sai taga bayana dani da Abunda na haifa to tafiyar ba dadewa sai ga uwarta tazo tasamu Dada da tijara wanda dalilin haka yasa Dada tasa Babanki yasaki Sauden saki daya kunji yadda komai ya gudana.   Anty ta jinjina kai kantace"Allah Abun godiya komai yayi farko zaiyi karshe insha Allahu babu Abunda zata iya yi Allah ya fita"Nusiba ta share hawayenta tana Fadin"Ashe itace dalilin dayasa nakasa samun soyayyah mahaifina ta tsawon lokaci,nakasa sakewa cikin yan"uwana da kawayena ba...Wlh tsakanina da Saude sai Allah ya isa"Takareshe ta hasala inna Fatsima tace"Ki yafemata domin inda ba da umarnin sa ba da haka bai faru ba,kibarta da wanda yayi ta shiyasan maganinta. Nan sukai ta tattaunawa,Ammi takira Taji ko sun isa sukace sun isa lafy,kawu ma yakira akaba inna suka dade suna mgana yana kara jadaddamata data kara dakewa da addu"a,Sai gashi Dada har kasa tana rokon Nusiba data yafemata,rumgumeta Nusiba tana jin wani farinciki karo na farko da ta san dadin jikin kakanta,Da daddare ma haka Baba yakirata dakinshi yanata bata hakuri wanda sai da Nusiba tayi kuka,saboda Farinciki sai gashi sundade suna hira da baba yana tambayanta game da gidan Aurenta nan take fadamai ma tana aiki yaita samata albarka tare da mata Nasihan ta rike Aurenta da amana takuma yi ma mijinta da biyayyah. Ranar kwanan farinciki Nusiba tayi wanda ta manta da Ya Nazir sai da safe suka kwama,domin tasamu mussd cll din sa dayawa data kirasa kin dagawa yayi sai da tura masa text kana yakirata,kin mgana yayi sai da tayi tamishi shagwaba tana narkemai kana ya hakura,ammh yace sai ya rama in yadawo,Sai gashi har inna Fatsima Nusiba taba taita mishi godiya,Kunya takama Nazir yaji duk ya tsargu kansa ace dan wannan hidiman ji yadda inna take mai godiya tare da sa albarka ransa yayi fari yaji duk ma mai yama Nusiba da ahalinta bai fadi ba. Gurin yammah sai ga Rahma tazo ita da Ummanta wanda Nusiba ma batasan da zuwanta ba Rumgume juna sukayi suna murna,Inna fatsima ma taji dadin zuwan Maman Rahma wacce takawoma innan yajin jego cike dawani botiki, nan sukaita hira itakuwa Nusiba takoma yar kakanta domin komai Dada tasamu Nusiba shiyasa Nusiban ta tattara rahma suka koma dakin Dada suka yada zango.   Ranar suna yaro yaci sunan MUHAMMED NASIR Wanda sunan kakansu ne,Raguna biyu baba ya yanka,girke girke kuwa sai wanda ya gani,tuwon shinkafa,shinkafa jalop,alale waina Ammi kuwa dazata zo tazo da sinasir da miyar ganye wacce taji kashin rago da manshani masha Allah,drinks kuwa Nusiba ta bada kudi aka sauke harda ruwa saboda masu bukata,inna Fatsima kuwa shiga kawai take tana Fita cikin rantsatsun kaya na alfarma domin itama Ammi da ledoji guda tazo na Abun arziki ita Abbu sai wanda yagani Nusiba ba ba"a barta abaya ba shiga kawai take tana fita,Su zubaida Da Amira sai da sukazo ganin gulma akwai ,zuciyarsu takusa bugawa saboda bakin ciki wanda ba wanda yasan Tafiyarsu suka koma suka kaima lami rahoto wanda takeji kamar tayi tsuntsuwa taje tashake innan da dan duka su mutu,lami ce ta tai taushanta kafin tahakura,su ko zubaida hassada yacikasu domin sunga yadda Nusiba takoma wata hajiya da ita,ko kallo ma bata ishesu ba kamar bata sansu ba. Haka akayi taro aka tashi lafy,Ammi Aranar takoma,washegari Rahma da mamanta suka koma,Da Nusiba taso tashare kafa baba ya warkatata dayan washegarin tabi Anty suka koma cike da kewan kaninta Nasir wanda tashaku dashi matuka. Da Farinciki Nusiba tadawo domin ita ayanzu bata dawani damuwa Aranta komai yana Tafiya daidai game da aikinta ma masha Allahu domin shirunsu ta ko"ina yana da farinjini bangaren Nazir ma komai na tafiya normal domin yanzu wuni sukeyi waya da juna in daya baiji daya to bafa sukuni Nazir har mamakin kansa yake yadda Rayuwarsa tachanza cikin lokaci wai shine yake zama yana Tunanin mace har ya bata lokacin wurin yimata waya yana zagewa gurin gayamata kalamai masu kwantar da hankali yana biyemata tana mai shagwabanta,duk Nazir bai fahimci cewa he fall in love ba shi atunanin sa kawai ya shaku da ita ne. *****************   wannan karon sai da yayi 4weeks kana  Yazo weeked Ranar daya tashi zuwa,Ranar monday ce babu wanda yasan zai dawo domin ko Aranar ma da safe sunyi waya ammh bai ce ba mata yana tafe ba harta shirya tatafi gun aiki,wajen 11:00am ya shigo koda yazo inna zainaba kadai ya tarar agidan sai jidda wacce tana ganin sa tafara wani yauki ko zama baiyi ba ya wuce gidansu Jidda taso ta bishi inna zainaba ta mata alama da ido da karta bishi ranta baiso ba,tahakura.    Wanka yayi kafin ya sauko falon kichen ya nufa yadauko ruwa yazo falo yana zauna,tun zama na mai dadi har yagaji da zama waya yadauko yana ta kiran Nusiba batayi picking, ba ransa yabaci sosai yabata kusan missd call hudu ammh no respond yana kara na biyar din Rahma tadauka lokacin jakar Nusiban yana office dinsu taga anata kira shiyasa tadauka.   Rahma tace"Hello...."Nazir yaji ba muryan Nusiban bace yasa yace"plz who iz on d line"Rahma ta cire wayar akunne tana kara kallon wanda ke kira baki ta rike kan tace"ina wuni..Rahma ce"yamutsa fuska yayi kan yace"ok..Ina ita mai wayar"Rahma tace"Tana dakin gabatar da shiri ne"Shiri...?Nazir ya maimaita kan yace"Shirin me kuma ita dawa ne? Rahma bata kawo komai ba tace"Shirin Freedom takuce,Ita Da Nura Dabo"Kutmar ubanchan Nazir yafada aransa kan ya katse wayan mikewa yayi yana maimata Nusiba na chan na shiri da wani gardi shiyasa taki daukan call dinshi. Azafafe yahaura sama kaya ya sanya riga da wando na kamfanin Armani,makullin mota yazara yafito cikin takun isa fuskar nan babu Annuri yafada mota,sallau namai mgana ko jinsa baiyi ba,yana tafe ahanya yana turituri shi kadai kamar ance ya kunna radio motan yana ko kunnawa muryan Nusiba tadakeshi sanda take cewa" _Ai yakamata wannan azumin akada ma Nura Dabo kidan gwaranci saboda tazuran cinka yayi yawa_ Dariya yayi yana Fadin" _Harda kema ko Hajiya Nusiba to kedin yaushe kikayi balle har kisama wani ido_   Nusiba tace" *To ai masu saurare suka aiko da tambayar yaushe zakayi Aure shine nafada musu gaskiya ko ka....*   Radion motan Nazir yadaka da hannusa wanda sai da yafashe sabida zafin kishi dana zuciya jiyake kamar zuciysrsa zata fashe  saboda kishi lokaci daya halittarsa ya canja idanunsa suka chanza launi jiyoyin kansa suka mike radam,kirjinsa na cida saboda kunnuwansa suna mai amo da muryan Nusibansa da wani gardi hartana mai dariya da mirmishi. Cikin gudun ganganci ya shiga gidan radion wanda mutane dadama suna mamakin wani mara hankali ne,ko gama parking din motan baiyi ba yafito cikin bacin rai gadan gadan ya nufi cikin gidan kallo daya zakamai kafahimci tsatsan bacin ran daya ke ciki. Manaja na zaune labari yazo mai jiki na rawa ya fito daga office dinsa domin yasan zuwan Nazir wuri wlh ba alheri ba ne.... *Comment* *Share* *Vote* *Janaf* [4/11, 2:15 PM] 0mmer Farouk: *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together} *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* _*Attention:Gaskiya banajin dadin yadda wasu sukemin ba, haba karfa ku manta nima fa dan adam ce inada nawa sabgogin rayuwa gashi banda ishasshiyan lafiya ga mkranta ga ayyukan gida ammh hakanan nake iya kokarina don na faranta muku ammh wasu basa gani har nasamu masu bina pc suna gayamin mgana wai nacika wulakanci indaina ba kyau🤔🤔🤔ikon Allah ni wanama wulakanci innatashi typing har 7 read more nake muku kuma ina iya kokarina gun kula wanda yamin mgana ammh duk da haka ban tsira ba,to don Allah inaso wanda suka sanni su fito su bada shaida akaina domin duk wanda yasan JANAFI bata wulakanci kuma bata raina na gaba da ita Abu daya nasani bana daukan No 10 ne shima donkusan dan Adam tara yake bai cika goma ba*_👏👏👏👏 _Mommata HAUWA S ZARIA ina tayaki murnan fara sabon book dinki mai Suna BA KAI ZUCCI BA Ina rokon Allah yadda kikafara lafy yasa kigama lafiya yakuma bamu ikon amfana da Abunda ke ciki Ameen_ ~wowwww..INTELLIGENT WRITERS ASSO KUNA BURGENI OVER FA,SALONKU NAJA WLH KWANYARKU NAJA FA,KOMAI ACE MU KOMAI ACE MU...Wowww Abun na Tayafi dani chochai D whole page is dash for u expecially my Bea Hafsat Hafnan,my leema,and u my mentor Umm Abideen and my Anty sis Naja"atou tawa may Allah albarkatee ur life duniya wal akhira~ *NOT EDITED* 31/32         """Cikin wani zafin nama yadaki kofar dakin gabatar da shirye shiryen wanda Nusiba da Nura Dabo ke ciki suna gudanar da shirinsu atsanake.   Jin bugawar kofa yasa gabadayansu suka juya Gaban Nusiba yafadi lokaci daya tare da mikewa hannunta dafe da kirji ta furta "Ya Nazir...."Kallonta yafarayi kafin yafara takowa cikin  isa da kasaita shiko Nura sanin yadda Nazir yayi fice a media gabadaya yasa yafara washe baki donshi baima san Mijin Nusiban bane.    gabansu ya tsaya kikam yana Nazarinsu duka biyu tuni gwiwan Nusiba yasage sai tayi jagale tana kallonsa shiko Nura saima mikamasa hannu yayi yana Fadin"Barka da zuwa yallabai"yafada yana washe mai baki shi adole yaga cele😂😂kallon sama da kasa Nazir yayi mai yayinda wani haushi yakamasa hannunsa yadaga kamar zaikaima Nuran Naushi harya kauce sai kuma yadaki kujeran da Nuran yatashi ta tuntsura.   Manaja dake dakin continue Annoucer yayi saurin cewa adakatar da shirin kada hayaniyar taja hankalin masu saurare Manaja tsaye yake ammh wlh kamar ya kurma ihu yakeji saboda takaichi da kuma tsoro domin fuskar Nazir kadai inyakalla fitsari keneman kwacemai awando.   kallon Nusiba yahau yi kafin yafara mtsawa kusa da ita,ja da baya tafarayi yana binta sai da ya kureta da bango,jajayen idanunsa yasakarmata Tuni jikin Nusiba yafara rawa kafafunta na neman kasa daukanka,runtse ido tayi tana jiran mari kawai sai taji anyi sama da ita ana Tafiya da ita tana bude ido taganta rumgume ahannun Nazir yana kokarin ficewa da ita daga dakin,Kallonsa tayi tagama yaki kallonta sai kawai tamaida kanta kan kirjinsa tana karanta hasbunallahu wani"imal wakil. Har cikin mota yasanyata kafin yazagaya ya bude bangaren direba yazauna ko kallonta baiyi ba yasama motar wuta ya fice da gudun bala'i manaja daya fito ya sauke ajiyar zuciya,hannunsa dafe da kai yace"oh ni nashiga uku ko yaushe zan daina shiga mtsalan Nazir"Yafada yana share zufa Nura Dabo yace"Ammh yallabai wani mtsayi garesa dazai zo yadauki matar mutane haka kurum kuma akyalesa"wani banzan kallo manaja yajefamai kan yace"Sai kaje kadauka yasa adaureka...mutum da matarsa waye zai ce wani abu"Zaro ido Nura dabo yayi kan yace"Wai yallabai daman Hajiya Nusiba matar Nazir adam galadanchi ne"Yafada wit full suprise gyada kai Manaja yayi domin ba bakn mgana.   Nura Dabo ya washe baki yace"ikon Allah ko afuska baza ka gane Nusiba takai wani mtsayi ba sam.Harara manaja ya wurgamai kan yace yana wucewa"Zaka gane yanzu,domin am very sure wannan karon kai ne zaka ci ubanka bani ba"😂😂😂Galala Nura Dabo yabisa da kallo shiko manaja wucewas yayi yana tafe yana fada,sauran ma"aikatan kuwa dariya suka kwashe dashi domin sunsan karon manaja da Nazir fa bata da kyau. Gudu kawai Nazir ke zugawa har Nusiba ta tsorata ta takallesa tace"plz ya Nazir ka rage wannan gudun kaji don Allah"Tafada tana kallonsa,Kallonta yayi da jajayen idanunsa tareda zaro mata ido kamar zaiyi mgana kuma sai yafasa da sauri Nusiba ta kauda kai, tana kara takurewa kan kujeran motan,da wani makaucin gudu ya sawo kai kwanar layin isarsu get din gidan yaita zuga wani mahaukacin hon wanda ba sallau kadai hatta megadin gidansu Ammi atsorace ya wangale get din yasha nan ne sai dayabude ya leka ya oga Nazir ne rike baki yayi ganin yadda ya sulala gida dawani gijiye kamar wanda akasashi dole.    Aparking space yafaka motar ko kallon inda Nusiba take baiyi ba,yafice cikin fushi da azama Nusiba tafito tabi bayanshi ammh ina har ya shige ciki da gudu take hadawa ammh ko da tashigo har ya haura sama itama da saurin ta bishi saman koda ta isa bedroom din nasa yana tube kaya ya cire rigar jikinsa yana kokarin xare belt kenan Nusiba tafado tana haki tace"Ya Nazir wai meke faruwa ne? duk ka rudani walh"yajuya zai shiga tiolet baisan sadda ya juyo a fusace yace ba"meke faruwa ne ma kike tambaya na?saboda kin maidani wani shashasha ko kuma sa"anki ko"yafada cikin tsawa Nusiba taja baya domin fuskar Nazir ta tuno mata da haduwarsu ta farko juyawa tayi zata fita yasa hannu ya fizgota tadawo da baya harta buge kafa da gado yace cikin fushi"Who u are da har ina miki mgana ki wuce ki barni what do u tink u are eye"yafada yana tsareta da jajayen idanunsa kallonsa Nusiba tayi kan kawai tafashe da kuka tafada jikinsa tana cewa"na shiga uku ni Nusiba bansan laifin dana maka ba ya Nazir,ammh sai fada kakemin" Tafada tana kamkamesa,wani shock ya shigesa cikin lokaci kadan yadda take kamkame dashi ne tana kuka yadan sausautamai fushinsa hannu yasa yayi huging dinta back tare da kamkameta gam yana fidda ajiyar zuciya kukan tane baiso shiyasa ya hau bubbuga mata baya yana fadin"Shiiii....."Itakuwa kamar karama jiniyarta wuta takeyi.   Huci Nazir ya fitar kan yace"Wlh Nusi zuciyata bazata iya jure jinki dawani namiji ba har kina mai dariya ba wlh watara zaki iya kasheni i swear"Yafada yana kara kamkameta Nusiba ta tsaigata da kukan kan tadago kanta tana kallon fuskan Nazir gyada mata kai yayi yana cewa"Eh...Plz Nusi kibar aikin nan don Allah wlh bazan jurewa ba at all"Yafada yana bude idanunsa akanta sororo tayi tana kallonsa zuciyarta ta rayamata kishi kishinta Nazir yakeyi tokenan yafara sonta.   Kallonsa tayi tana rumgume ajiminsa tace"Mehakan ke Nufi ya Nazir,kishi fa alaman so ne"Tafada  idanunta na kanshi tsuru yayi mata ido kafin ya saketa yajuya zuwa toilet yana fadin"i don"t know but d onlytins i know zuciyata tana kuna duk sanda najiki kina ma wani Namiji dariya'yafada yana fadawa toilet   Gefen gado Nusiba tazauna tana raba ido zuciyarta tashiga tsinkewa lokaci daya,domin kishi shine Abu na farko na alaman so indai ko hakane su duka sunfada tarkon juna batare da sunsani ba,tana wannan Tunanin yafito ruwan dake diga akansa ya yarfamata a fuska kallonsa tayi kan tana mai rausayar dakai. Mirmishi yasakar mata yana cewa"Oya ki tashi kisamamin Abunda zanci cikina kamar anyi yasa wlh"yafada fuskarsa babu wasa dariya tayi kan tafice yabita da kallon sha"awa,sai da tasauka kana tatuna da tabar jakarta ma a office din su Rahama dariya tayi aranta tana ayyana yadda taga karamin yakin Nazir don bata ce babba ba. farar shinkafa tayi musu da miyar ganye da kifi tare sukaci Abimcin adakin Nazir din bayan sun kammallah ne suka tafi gidan su Ammi suka gaishesu sai dare suka dawo gidansu Ranar sun dade suna hira kan barci ya kwashesu kuma duk rabi hiran yanayin hatsarin aikin jarida ga mata Nazir ke fadamata don yafadamata yayi gwagwarmaya dadama awannan harkan ta gamsu da bayanansa duk da rashin aikin baimata dadi ba kwatakwata ammh yazatayi mai gayya mai aiki yahana.   Sai gashi ranar sunkwana cikin Aminci da kauna mai dorewa domin Nusiba rumgume akirjin goganka sukayi barci wannan dare shine daren Aminci agaresu saboda dadin barci harda makara,washegari ne Rahma tazo takawoma Nusiba jakarta tana mata dariyan taji ance rashin kunya muraratan sukayi a freedom dariya kawai Nusiba keyi bata da tacewa,bata dade ba tatafi azuwan sai Nusiba tazo itakuwa batafadamata cewa Nazir yace tabar aiki ba. Chan wajen shadaya na Safe,Wayan Nusiba tahau tsuwa lokaci suna kan gadonta Nazir na kwance itakuma tayi matashi da kirjinsa suna hira wayar tafi kusa dashi shiya yamika hannu yadauko sunan manaja ya bayyana,kallonta Nazir yayi kan yace"Wani manajan? cikin kakkausan murya Nusiba tace cikin sauri tace"manajan freedom ne"kan tagama mgana ya dauki kiran yasata a speaker.   Manaja yace"Hello Nusiba lafy har pass 11 baki zo aiki ba,inafatan lafy Allah Yasa ba Laifin jiya bane kuma wani Abu yafaru ba"Nazir yadaure fuska kan yace"bana jiya bane na yau ne zai faru'!Manaja yayi saurin duba sunan wa yakira yaga dai Nusiba ce ammh kuma muryan Nazir yakeji fa.   Cikin rawan baki yace"Am...Yi hakuri ranka shi dade mekuma nayi"Yafada cike da tsoro tsaki Nazir yaja kan yace"Laifin kiran matar Aure dasunan wani Aikin banza"Manaja yahadiye miyau yace,"ammh yall...."Is ok don"t ever call again alakar data hada na yanketa my wife baxata sake aiki da wani gidan jarida ba period",daga haka yakatse kiran ko manaja bai ba damar mgana. Azuciyar zuciya manaja ya sauke kan yace"Allah ya takaita Abun iya Nusiban ne zata bar aiki ba Nura Dabo ba ko ni dakaina ba"yafada yana share zufa duk da yaji dacin barin Nusiban aiki ammh wani bangaren yadan sarara don wlh bai kaunar wani Abu yasake gamasa da Nazir. Nusiba kallon Nazir tayi kan tace"Wai yanxu da gaske nabar aiki? tafada idonta anashi bai kalleta ba yace"Akwai Abunda kika nema kika rasa ne"yafada yana mai waigowa yana kallonta gyada kai tayi yacigaba dacewa"To bazai yuyu ni ina aikin jarida don kare mutumci kiba, kekuma kina aikin jarida don zubarmin danawa ba"yafada yana mikewa mgana Nusiba ke kokarin yi Nazir ya dakatar da ita da cewa"Umarni ne NUSIBA ba shawara nake nema ba do as i Say ki zauna lafy"yafada cikin kakkauran sauti kan yafice cikin takun sa na isa binsa tayi da kallo kawai tana jinjina kai    *Comment* *Share*.. *Vote* *Amula bea*💘 [4/11, 2:15 PM] 0mmer Farouk: *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* *NOT EDITED* 33/34    """"koda su Abbu suka fito daga massallaci basu ga Nazir ba,Abbu yakalli musty yace"Ina dan"uwanka.."Musty yace"Naga yafita da mota..Yanzu"kada kai kawai Abbu yayi suka sake komawa cikin asibiti.   Koda sukaje sun iskesu adakin da"a aka kai jidda ta farka tana wani fizga kamar mai farfadiya Ammi da Inna zainaba na riketa shigowar Abbu yasa inna zainaba tace"Yauwa ga yaya,fadamata baka mata alqawarin aura mata Nazir ba"Tafada tana kallonsa Abbu da kawu da musty suka karisa kusa da gadon Abbu yace"Jidda..Takan Nazir kike neman halaka kanki,to kisha kuruminki yanzu haka kina mtsayin matarsa ne"Yafada yana dafata. Atare duka suka maimata matarsa? Abbu yagyada kai yace"kwarai yanzu amassallaci aka daura musu aure"Alhamdulillah inna zainaba ta furta akasan ranta tare da ijiye ajiyar zuciya ta boye jidda kuwa kamar wata walqiya ta diro daga kan gadon tana fizge karin ruwan da"aka samata kama kafan Abbu tayi tana kuka take fadin"Wayyo Abbu..Da gaske kakemin kokuwa wasan da momy tasaba min ne"Tafada hawaye na wankemata fuska.    Abbu ya kalleta tsausayinta yakamashi yasa hannu yadagota yana sharemata hawaye yace"Kada kidamu da gaske yanzu haka kina mtsayin matar Nazir ne"Ai fadin haka yasa jidda ta manta halin datake ciki tadaka tsalle ta rumgume momy tana ihun murna musty yabita da kallo yana ayyana abubuwa dadama aransa,yana ce ba jidda ce suka kawo rai ahannun Allah ba ammh jita ba shi kadai ba hatta Ammi kallonta kawai take Momy ne tadan zunkureta kafin ta harareta da ido kana jIdda tadawo hayyacinta kawai ta rike kirji tawani sulale Abun sai da yaba musty dariya aransa yace"Kutmar uba koda nake likitan ido,t tink likita likita ne. Abbu ne yayi saurin kiran likita,waje aka ce su fita alluran barci suka mata kana komai yayi kasa,Inna zainaba takasa boye murnanta hakama Aisha don ita kada tarasa yar"uwata,sai yammh Ammi da Anty suka koma gida suka bar su Inna zainaba dama su Abbu tuni sun tafi. *ABUJA* *ASOKO ROAD*   Nazir ba karamin gudu ya tsula ahanya ba Allah ne yakai su lafiya da yarjewansa wanda idanun nusiba sun raina fata batasan sanda tafara hawaye ba ammh Nazir ko kallonta baiyi ba.    Sun shiga Abuja 6:30pm Sanda Nazir yayi parking adan farfajiyan compound dinshi Nusiba tadago tabi ko"Ina da kallo agaskiya gun ya bata sha"awa ainun,bai mata mgana ba taga yafi ya dauki wayoyinsa yanufi hanyan sama ai da sauri tabude kofa tabishi da sauri harda dan gudu sun haura step din kenan ya ciro makulli yabude dakin.   Woww....Shine Abunda Nusiba tafurta ganin haduwar falon kamar aturai kalan falon black and ash ne komai tsaf kamar ba"a zama aciki,gefe daya kuma wajen dinning sai kichen daga chan bangaren bedroom guda biyu suna manne da juna daya taga yatura shiga itama tabishi ai sai da Nusiba takusa zama yar kauye ashe gidansu na kano bakomai bane akan wannan kafet din dake malale abedroom din kadai ya firgitata saboda yadda kafafunta suka nota ciki kamar zata nitse haka take bin jiren kayansa komai atsare kamar wani boutiqe bangaren takalmansa kuwa kamar xai bude shago saboda yawa.   Shiko daman yana shigowa wanka yafada domin gabadaya driving din nan dayayi jikinsa ya saki haryafito Nusiba na tsaye tana Raba ido ko kallonta baiyi ya isa gaban madubi yana goge kansa da karamin tawul din dake hannunsa,Da kallon mamaki Nusiba tabishi kan wani takaichi ya turnikota wato adake ka ahanaka kuka,saboda yaga ta biyoshi ai dole yamata wulakanci wata zuciya tace"Kin manta cewa ba sonki yake ba watakila jidda yafi so akanki"wannan tunani shiyasata fidda kwallah domin ko shakka bazata yi ba takamu da son Nazir wanda Rabuwa dashi zai yi mata wuya. Yana gama shafa mai yanufi gun kayansa yazaro riga da wando na kamfani Armani black and white ya zura bai mata mgana ba yaja key din mota ya fice,ajiyar zuciya Nusiba ta  Sauke kan itama tafada toilet domin yin wanka,ai chan ta tsaya tana,tana ba idonta abinci ganin yadda bayin yaji kayan alatu tadade kafin tayi wanka ta fito koda ta fito takaichi yakara kamata babu kayan kwalliyanta ballantana turare babu kuma kayan dazata sa tana tsaye kamar tayi kuka ya shigo hannunsa rike da takeway,ko mgana bai mata yadingurar agabanta yawuce ya isa side drower yana duba Abun. Cikin sangarta da takaichi tace"Ni.ina kayana da sauran Abun amfani na"Tafada kamar zatayi kuka banza yayi mata ganin yaki tankata yasa kawai tafashe da kuka harda buga kafa tana fadin"Ni menanaka..Eye...Ai kanaji sanda akace ka auri jiddan meyasa baka nuna bakaso ba..hakan yanunamin cewa nine baka kauna,tunda gashi kazo dani inda bani da kowa kana wulakantani,"Tafada tana zubar hawaye.    Ada yasao ya kyaleta ammh mganganun dake fitowa daga bakinta shiya tunzurashi dama ga haushin Abunda Abbu yamai yahade biyu yatunamai sanda aka daura mai aure da Nusiba duk sai yahadu yamusu kullin goro,mikewa yayi ransa yabace ya isa gareta ganin yadda yanufota yasa tafara kokarin matsawa ammh ina ta makaro taku daya ana biyu ya damkota yana kallonta cikin bacin rai,itakuma ganin haka sai ta fashe da kuka.   Tsawa yadakamata"Yi min shuru..."Yafada yana huci gum Nusiba tayi da bakinta tana raba ido hawaye suna kwaranya ta gefen idonta yacigaba dacewaa"Wht are u tinking eye.."Bani sonki ko? ke inhar bani sonki who are u dazan taho dake inda nake aiki eye? yafada yana xare mata ido cak ta bude ido kan tace cikin al"ajabi da mamaki"Kana sona? tafada da alaman tambaya, kalonta yayi kafin ya saketa da sauri ya juya baya Nusiba ta tsuramai ido kafin tace"Kace kana sona da gaske kake ya Nazir"ajiyar zuciya ya sauke yana jin fushinsa na sauka. Bai kara mgana yace"Ga Takeway nan nayi miki ki dauka kici"Daga haka ya fice sai chan gashi da kayanta yana shigowa dashi,ashe daman ya dauko ciki tasamu wani riga da sikat yan kanti ta sanya friderice yasiyomata sai gasasshiyan gaza bata wani ci dayawa ba,shiko yana kan gado yana aiki cikin system dinshi fuskarnan ahade babu fara"a ,wayatta ne dake cikin jaka tadau tsuwa tana duba taga Sunan Ammi.   Cikin tsoro takallesa tace",Ammi ce..."!Bai dago ba kuma bai kalleta ba yace"Pick it...Just tell her kinbi mijinki",Rufe baki tayi kan tadau wayan tana gaida Ammi,Ammi tace"Wai ina kuka shigene keda mijin naki tundazu musty yaje gidan naku baku nan kuma wayar Nazirun akashe...Hop dai kuna lafiya ko? Nusiba ta daburce kan tace"Eh..Ammi...Ammi tace"Lafiya kuwa Dota..Kuna ina ne"Ajiyar zuciya Nusiba tasauke tana kallon Nazir kan tace"Ammi muna Abuja fa"Ammi ta maimata"Abuja..."?Nusiba tagyada kai kan tafara zayyanama Ammi Abunda yafaru.   Ammi dake kusa da Abbu tace"Ai shikenan kibi umarnin mijinki shike da iko dake..Kifadamishi Abunda yayi yayi dai dai"Daga haka ta yanke wayan tana kallon Abbu wanda yaji komai mirmushi Abbu yayi kan yace"Dis ur son...Wlh bansan yaushe zaiyi hankali ba,karki damu muna zaune zaizo yasamemu'"Ammi tace"Shine zai dauki yar mutane babu sallama"Abbu yariketa yana fadin"Ina Ruwanmu matarsace Abunda namai ne ban mai daidai ba yaji yayi mana..Kin manta danki ne Fatima"Yafada yanamata dariya ganin taki sakin ranta yasa yahau jamata kumatu yana fadin"Come on..Uwar maza bai kamata sha"anin Nazir na damunmu ba,saboda mu muka haifesa munfi kowa saninshi ko? ajiyar zuciya Ammi ta sauke kan tace"Shikenan. Nusiba ko tana yanke wayar,tanemi innanta wanda dama takirata bata sameta ba,hakuri Nusiba tabata kan tace mata zuwan bai yuyu ba suna ma Abuja ammh insundawo zasu zo,fatan alheri Inna tayi musu Fatan Alheri da ma Nusiban Nasiha biyayyah ga mijinta. Shafa"i da Wutiri tagabatar,ganin yadda ya bake gado yasa tayada kanta kan kafet domin agajiye take barci take ji,bata wani jima ba barci ya kwasheta shiko aikinsa yake sai wajen 12 ya tattara komai ya ijiye sai da yayi wanka kana yayi shirin kwanciya cikin kayan barcinsa pj masu ruwan toka tsaf yadauko Nusiba daga kan kafet yadireta kan gado ya gyaramata kwanciya shima bayanta ya kwanta tareda da zagaye hannuwanta kan cikinta yana jin wani yanayi na shigarsa ahaka dai barci ya kwashesa cike da tunana tunane. *BAYAN SATI DAYA*   Tuni a sallamo jidda daga asibiti acewarsu tasamu sauki jidda taji takaichin jin Nusiba tabi d only one dinta Abuja kishin haka yasa tashiga daki taita kuka inna zainaba na bata baki dacewa"Jidda kina da mtsala,inace anyi mai wuyar badai andaura ba ai iyayensa bazasu zura masa ido yayi miki wulakanci ba'jidda tace"Mommy ni ba wannan ba",Inna zainaba tace"menene toh.."Jidda tace"Tsinanniyan matarsa dana ga yanzu tasamu mtsayi agunsa,kiduba tafa ijiye aikinta tabishi Abuja"Inna zainaba tayi dariya tace"Kin cika gaggawa kibari su dawo wlh sai da yatafu daku duka Abujan sai ayi wacce za"ayi na yarda dake yata nasan kina shiga kwanan yarinyar nan yakare"Jidda taji dadin fasamata kan da inna zainaba tayi sai tace"Haba mommy keda kikasan komai ai kodaga plan damuka shirya na ciwon karya kinsan na ciri tuta"inna zainaba ta sheke da dariya tana cewa"Kwarai kam baki yarba ya,gaskiya likitan nan ya iya low fa ji yadda yake mgana kamar gaske"Jidda tayi dariya tace"Dr hisham ai nawane...Toni baki ga yadda nai takafe ido ba'tafada tana dariya mommy tace"nagani nace shegiya dama idon ya tsaya ahaka"Tafada tana dariya harda tafawa. Aisha dake tsaye kofar dakin zata shigo ta dakata jin maganganun su Jidda,sai da tagama jin komai kana takoma daki tana kuka,yaushe ne mommy da jidda zasu dawo hanya su gane Annabi yafaku,ashe duk makircinsu ne oh ita Aisha batai sa"an yan"uwa ba.   Nusiba kuwa Nazir  zamansu kadahan kadahan domin Nazir yanzu ko mirmishinsa bata gani inyatafi aiki sai yammah yake dawowa kuma yana dawowa abimci kawai zai ci yahau aiki a system kewa da zaman kadaichi duk ya ishi Nusiba har kuka takeyi itakadai saboda kadaici ita kadai kamar mayya sai dai in ta gaji da kwanciya tafito falo tayi kallo in la"asar tayi tashiga kichen tadora girki. Abun ne ya isheta shiyasa yayi bayan yadawo ko abinci bai ci ba wanka kawai yayi yafara aikin nasa na sama,takaichi ya kumeta harfa kwalliyatayi cikin wani riga da wando wanda suka kamata dam,Ammh abun takaichi ko kallo bata isheshi ba,Tsakiyar bedroom din taja ta tsaya rike da kugu tana kallonsa shiko yaji shigowarta ammh ya basar,kawai Ta saka kuka harda kwanciya kan kafet tanayi harda jiniya,Nazir najinta ammh yayi mata banza ganin haka yasa takara volume kukanta harda bubbuga kafa,dagowa yayi yana kallonta kawai,aransa yana fadin"Dis gal wann kill me"   Kallonta yakeyi yana shafa dan sajensa yana kuma cixan lebensa na kasa,Tsam ya mike ya tunkarota yana fadin"Kuka ko? me aka miki inaga duka kikeso ko? Yafada yana tsaye akanta dama so take ya tanka sao tamike tana kara kwabe fuska tace"wlh sai ka maidani inda ka dauko matukar bazaka dawo kamar da ba"Tafada tana matso kwallah kallonta yakeyi da lumsassun idanunsa kan ya fizgota tafado jikinsa da karfi wanda dakuwar boobs dinta kan kirjinsa shiyasa yaji jikinsa yayi luuu..Sunfadi kan kafet tafada kansa dagowa tayi tana kallonsa shima,kallonta yake cikin wani yanayi kawai saiya dora bakinsa kan nata yanaa mata tafiyar harshe by d why kawai tabude mai baki yazura harshensa cikin lokaci kadan suka rikita juna,domin Nazir da dukkan hannuwansa yake yamutsa Nusiba wanda itakuma jikinta yake amsan yamayin wanda bata taba jinsa ba. Tuni yarabata da yar riga shima wandon yana kokarin zareshi kana Nusiba tadawo hankalinta dakewa tayi ta gantsara Nazir cizo akirji wanda yasashi sakinta ba shiri gefe takoma tasa hannu ta rufe kirjinta tana gunji kuka,shiko Nazir da gabadaya ya fice cikin hankalinsa yadago kai idanunsa sun chanza launi cikin wata murya yafurta"Why...Nusiba kada kiyi kokarin gujeman awannan halin dana ke ciki...Plz Come here"Yafada cikin wani rawan murya makale kafada Nusiba tayi kan tace"A"a ai bani da amfani agunka baka sona,tunda har ka yarda ka auri jidda"Mikewa zaune Nazir yayi jikinsa na rawa yace"Oh...My God...Look Nusi...Yafada yana Nurfafashi kan yace"Meyasa kike cewa bani sonki"yafada yana kallonta matso hawaye tayi tana fadin"Saboda baka taba fadamun ba,kawai inaga kana zaune dani ne saboda umarnin Abbu"   Nazir yace cikin wata murya wacce ke cike da desire"Nusiba ni nawuce in zauna ina fada mace i love u,i kiss u,u know,Yadda nake tafiyar dake ya isa kigane kinada wani mtsayi araina"Nusiba ta make kafada tace"ban yarda ba saboda dai kana son jikina ne yau shiyasa ammh tun yaushe muke tareba kataba fadamin ba"Nazir yayi kasake yana kallon Nusiba kan ya rarrafo ya isa gareta tana ja da baya ya damkota yace cikin murya kamar zaiyi kuka" _*WLH NUSIBA INA SONKI....BAZAN TABA IYA RAYUWA BAKI BA,BANSAN YAUSHE SONKI YA MAMAYENI BA I LOVE U NUSI*_ "Yafada kamar zai shide kan ya cigaba da cewa"Kuma bazan kusance ki ba sai da yardanki don ina so kigane,ni Nazir wlh ba jikin ki nakeso ke karan kanki nakeso NUSIBAAAA"Yafada yana rike maransa data ke murdawa. Nusiba tayi ma Nazir kasake mganansa namata amsa kuwa idonta suka kawo kwallah tace"yar Najeria ce kuma yar africa wa inda basu...Shhiiiii"yafada bayan ya rufemata baki kan yace cikin wahalan murya"Ada ne wlh na jahilci matan mu ne ammh zama dake yasa nagane duk mata subiye bayan namune na Africa plz forget d pass plz"Yafada yana dafe da maransa kafin kuma ya saki Nusiba yakoma yana juyi kan kafet din yana Fadin"Wayyo....Nusi cikina zan mutu..."Yake fada cikin wani irin murya wanda Nusiba bata taba ji ba.   Da sauri Nusiba ta isa garesa tana tarairayosa yana kara komawa dafe ciki kawai yake yana nishi mai karfi Nusiba tafashe da kuka tana kokarin cire wandon jikinta tana Fadin'A"a bazaka mutu ba akan abunda yake mallakinka ba,Na tuba nabi Allah Nabika wlh bazan kara bijire maka,na yarda kana sona,nima wlh ina sonka so na hakika,ka yafemin mijina"Tafada tana wurgi da wando ya rage daga ita sai pant tafada jikinsa tana kamkamesa tana kuma kuka. *Comment* *Share* *Vote* *Ummu Sulaim*✍   [4/11, 2:15 PM] 0mmer Farouk: *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* *Littafan marubuciyar* 1. *MA"AIKACIN KAMFANI* 2. *NA TAFKA KUSKURE* *NOT EDITED* 32/33     """Ya Nusiba zatayi sai hakuri dan mulki yashaka shiyasa yayi banza da ita har dinner dare ma kinci yayi sai da tayi ta aikin lallashi kana ya sauka hoho Nazir yan duniya yasan lagon Nusi sosai shiyasa yakemata talala sosai.   Washegari har sun kammallah breafast Yana zaune afalo itakuma tana kichen tana wanke wanke ya kwalamata kira tsame hannunta tayi tafito ta iske shi kishingide kan kujera yadago ya kalleta kan yace"Kishirya yau mutafi zaria"Ehe ..."Nusiba tafada cikin murna tareda fadawa jikinsa tana ihu kallonta yakeyi yana cije lebe domin tunjiya maransa ke danmurdawa gashi itakuma Nusiba tazama mage yanzu,komai kan jikinsa takeyi.   Kamkamesa tayi tana Fadin"Da gaske kake ya Nazir"Hararan wasa yayi mata kan ya daure fuska yace"Da wasa nake miki tunda ni abokin wasanki ne"Yafada yana waremata ido rufe baki tayi tana yar dariya kan tamike tawuce kichen tana tsalle da kallo yabita yadda take tsalle cikin wata yar shima iyaka gwiwa.   Agurguje ta wanke komai ta adana takoma daki tafada wanka murna tacikata tarasa inazatasa ka kanta saboda dadi agurguje ta shirya cikin wani uban swiss less marun and green jakarta green ne hakama takalminta da mayafinta,inna takira awaya take shaida musu gasunan zuwa. Baki inna tarike tana cewa"Wannan ai shirme ne Nusiba zaki zo keda megidanki shine sai yau kike shaidamin",tura baki Nusiba tayi kan tace"To inna basai yanzu yake fadamin ba"Tsaki innan taja ta kashe wayar,turare tafesa kan tafito falo sukayi kicibis da Nazir ya sauko daga samansa cikin shigarta wata shadda deep blue mai maiko da yarari dinki halfjamper ce yadora hularsa kube wacce tadace da kayansa kafarsa kuwa wani hadadden budadden takalmi ne brown colour mai tsada sai hannunsa dake sanye da agogon fata mai kyau. Kur sukama juna saboda yadda kowa salon wankansa yatafi da kowa,Nazir kallon Nusiba yake yana lumshe ido saboda yadda tadau hankalinsa,ada inyaga mace tasaka leshi ko Atamfa wlh bata burgesa sai yake gani kamar sun takura kansu ne da sanya wannan kayan farkon zamansu da Nusiba haushi take bashi inyaganta cikin babban mayafi,ammh yanzu zuciyarsa tafi natsuwa ahakan,kuma intasaka Atamfa ko leshi sai yaga takoma mai kamar wata Tauraruwa acikin Taurari. Itakuwa Nusiba yaba kyau da tsari da iya dressing na Nazir take uwa uba kyau na cikar halitta da Allah yabashi kallonsa take wani sanyi na kwarara mata tasani wlh Allah ne ya kashe ya bata ammh dan jaridan ba fa over ne akyau ba ajinta bane sam,key din dake hannunsa ya kada mata afuska bayan yakariso yaga ta shagala da kallonsa,firgigit tayi tana kallonsa mirmishi yayi mata kan yace"wannan kallon fa i tink ya wuce na addini fa"yafada yana tsura mata ido. Lumshe ido tayi tawani lamgwabe kai kawai sai tafada gefen kafadansa yasa hannu ya tarota da sauri yana Fadin"Ke...Kada kikadamu fa.."Yafada yana gyara mata zaman dankwalin kanta,Lumshe ido tayi tana budewa takasa cemasa komai,tuni tsigar jikin Nazir ya tashi yarr....Shima idon yasamata yakasa mgana tsayuwa na neman gagaransu cikin lokaci kalilan Nazir yajishi cikin wani yanayi zumbur ya kaucema Nusiba yana fadin"Kidaina wannan shagwaban naki befere i change my mind"yafada yana ficewa afalon. Jikin Nusiba da yayi sanyi tabishi abaya koda tafito cikin mota ta taddashi tana shiga yayi ma motar key takallesa tace"Kai zaka jamu,nazata direba zai kaimu"Wani kallo Nazir yayi mata kan yace"Kina Hauka ne,kina mtsayin matata mushiga mota dani dake direba na janmu kamar wani sakarai ko"yafada azafafe,Nusiba ta rausayar dakai tace"Allah baka hakuri daga mgana,nayi shuru da bakina"Better..."yafada yana bawa motar wuta. Gidansu Ammi suka shiga suka fito atare suka jera duk da Nazir sai wani bata rai yake don mganar dazu,Sun isa falon babu kowa sai mero mai aiki tana goge a falon gaishesu tayi kafin suyi wata mgana goggo zainaba tabude kofa tafito tana ganinsu tace"Yauwa Alhamdulillah Nazir naji dadin ganinka.."Tafada cikin tashin hankali. Nazir ya kalleta kan yayi mgana Aisha tafito daga dakin da gudu tana cewa"Wayyo momy taho kiga idanun jidda sun kafe sama"Da hanzari inna zainaba takoma tana salati su Nazir ma baya suka rufamata kukan Aisha shiya fito da Ammi da Abbu harda musty suka dumguma daki koda sukaje sun sami Nazir na jijjiga Jidda wacce idanunta suka kafe sama ga kumfa na fitowa abakinta Abbu ne yakalli musty yana Fadin"Kai mustpha dauko mota muje asibiti"Yafada cikin tashin hankali Aisha da inna kuwa ihu suke zabgawa da hanzari Nazir ya dauki jidda tsab yayi waje da ita da sauri Nusiba dake tsaye tabishi da kallo,dama Nazir nada tsausayi kodama da wata akasane.. Musty ke tuka motan yana gaba,inna zainaba da Ammi na baya suna tafe Inna zainaba tace cikin kuka"Wani asibiti zamu? Musty yace"Iyali.."Inna zainaba tace"Muje garkuwa can take ganin likita kan laluranta"Musty ya juyo yana fadin"Inna wani irin ciwo ne"Ammi ne ta dakamai tsawa da cewa"Abunda ke gabanmu kenan bazaka hanzarta aceci rayuwarta ba hakuri yaba Ammi kan yadauke hanyar Garkuwa.   Suna zuwa aka amsheta akayi emergency da ita likoci suka rufu kanta fiye da awa biyu har Anty da Nusiba da Aisha da Abbu da kawu suka iso ba"a fito da jidda ba,sai bayan  bayan awa uku kana suka fito da ita cikin halin ciwo suka kaita dakin hutu wani likita ne yace yana son ganin mahaifin yarinya Abbu yaja hannun Nazir suka nufi office din Likitan,yayinda Inna zainaba keta aikin kuka.   Suna shiga yanuna musu gu  zama sai da ya kammallah rubuce rubucen sa kafin yadago yana kallonsu cikin dan gilashinsa dukkansu yasansu a talabijin don ba boyayyu bane kara gaisuwa sukayi kan yafara mgana da cewa"Azahirin gaskiya mtsalar dake damun yarku yayi nisa domin dama nafadama mahaifiyart matukar ba"a mata Abunda take so to zuciyarta na gabda bugawa"Abbu yace"Bangane zuciya ba'Likita yace"Ciwon zuciya gareta mana"Abbu yaxaro ido yana fadin"Injiwa...kai likita bar wannan zence mana"Dr ya gyara zama yace",Baka sani bane,to ai tadade tana fama dashi almost 1y fa dawani Abu kuma mahaifiyarta tasani ni ne likiransu aie",Abbu yace"Innalillahi wa"inna Alaihirraju"n.."Dr yce"Sai hakuri domin yanzu zuciyarta takai matakin karshe matukar baku mata Abunda takeso ba to am sry to say zaku rasata" Abbu yakada kai kan ya mike Nazir yabi bayansa wanda yaketa karema likitan kallo yana auna lafazin bakinshi haka kawai yaji bai yarda dashi ba,Abbu na fitowa yatari inna zainaba da cewa"Ke yanzu zainaba har jidda takamu da ciwon zuciya bani da labari",inna zainaba najin haka tafashe da kuka tana cewa"Yazanyi nikaina yaya bata fadamun ba sai da Abun ya bayyana,yazanyi da jidda ta sakama ranta abunda bazata tataba samu ba aranta."Abbu yakalleta yace"Menene shi menene jidda takeso awannan rayuwa nikuwa namiki alqawari bata shi inhar baifi karfi na ba"Inna Zainaba tasaki ajiyar zuciya kan tace' kabarshi kawai yaya kabarta in jidda na darabon tashi inko babu Allah yaji kanta"Tafada tana fashewa da kuka. Abbu yakalleta cikin tsausayawa,yace",Bani nace ba kifadamin.menene take bukata"Inna zainaba tayi shuru taki mgana Ammi tadafa ta dacewa"Ki fadamai zainab karki manta Yana mtsayin mahaifinki ne ayanzu saboda haka yana daidai da yaji damuwarki kinji" inna zainaba ta face majina tace"Toh..Bawani Abu bane illah *SON NAZIR* dayaki barin zuciyarta shine dalilin daya sanya takamu da ciwon zuciya",tafada cikin karaya,Tana fadan haka shock ya shigi kowa mussaman Nusiba dataji wani malolon Abu ya tokaremata kirji kanta yafara sarawa,shiko Nazir inna ya tsurama ido yana kare mata kallo up and down yana ayyana yadda ta iya low domin shifa bai yarda wai yarinyarchan ciwon zuciya takeyi ba. Jin yadda kowa yayi shuru yasa Inna zainaba tasulale kan kafafunta tana fadin",Don Allah yaya kataimaki marainiyar Allah ka matsama Nazir ya aureta,wlh zamu iya rasata"Tafada tana kuka,Aisha tararrafo kusa da Abbu takama kafansa tace",Don Allah Abbu kaceci ran yar"uwanta kasa baki kaji kar kace A"a"Tafada tana kuka Ammi dataji tsausayinsu ya kamata tace',haba meye kuke haka don wannan ai ba wani abu bane...Ko bakomai jidda amtsayin kanwa take ga Nazir saboda haka ni dai Fatima na amince Nazir ya Auri jidda"Sanyi ya ratsa zuciyar Inna zainaba Nusiba kuwa jiri ne taji yana neman kadata ita yasa tazauna da sauri tana runtse ido. Abbu yasauke ajiyar zuciya yana fadin"Ada banso karama Nazir dole ba lura da Aurensa nafari ni na hadashi ammh babu yadda na iya",Yafada yana kallon Nazir daya kame hannuwansa akirji yana kallon drama Abbu yakirasa da kakkausan murya"Nazir..."Dagowa yayi yana kallon Abbu kan ya amsa ahankali Abbu yace"akaro na biyu ina mikamaka amanar jidda ahannunka inkaci amanarta Allah zai ci taka,domin ko babu aure kai mai zama jigonta ne"Miyan bakin Nazir ya kafe mgana yakesonyi ammh yakasa,Nusiba data ke kallonsa taga ko zaiyi mgana ammh taji yaki cewa komai kenan yana so. Abbu yakalli kawu yace"mallam jibo...A"a Alhaji karma kace komai Nazir mijin mace hudu ne yana da iko karawa saboda Allah ya yarjemai balle Abun na gida,ko alama babu komai Allah ya sanya alheri'Ajiyar zuciya Abbu ya sauke yana kallon Nusiba kan yakira sunanta ta amsa cikin jarumta,Abbu yace"Ban kyauta miki ba ko"Da sauri tace"Ko daya Abbu taya zance baka kyautamin ba kai fa ubane agaremu baki daya kana da damar yanke hukunci akanmu,babu komai Allah ya zaunar damu lafy.      Abbu ya jinjina kai yana sa mata albarka Inna zainaba tace"naji dadin yadda kuka tsausayama jidda ammh don Allah yaya ina neman alfarman adaura auren nan yau ko gobe saboda jidda na farfadowa taji lbari mai dadi don Allah"!Abbu batare da tunanin komai ba ya karbamata daidai ko anyi kiran sallah azahar mazan suka karisa massallacin dake asibiti suka bar mata anan kofar dakin da jidda take don ance abarta ta huta.   Ana sallame sallah Abbu yakarisa ga limam suka gaisa yamai mgana nan da nan aka sanar alasifika,cewa mutane su jinkirta za"a daura aure Abbu shiya biya sadaki yayi ma jidda walicci ayayinda liman yayi ma Naxir cikin Abun ba baifi sakwan arba"in ba aka daura auren jidda da Nazir wanda ke zaune kamar mutum mutumi,Musty yakallesa sai yaji ya tsausayamai matuka,ganin yadda abubuwa ke zuwa mai ba shiri su suna cikin massllacin ya mike cikin wani yanayi yafice mota yashiga yai ta tsala gudu gida yakoma dakin Nusiba ya shiga ya bude drower ta yafara zubomata da kaya, trolley dinta yajawo ya hau dura kayan cikin sauri wasu ma babu mahadi haka yaita diba harda kayan shafanta na kan madubi ya tattara ya watsa takamla da jaka duk ya jida yakai mota ransa na kuna haba,kamar Abbu yamaidashi wani cashier daura aure a asibiti kamar wani dan iska. Asibitin yakoma ko shigowa baiyi ba ya latso Nusiba awaya lokaci tana massallacin mata tayi sallah tana dagawa yace",Kifito waje da hanzari ki sameni"Yafada cikin fushi tsam tayi aranta tana cewa"Kaji dashi dai",ita azatonta wani sako zai bata shiyasa bata koma yima su Ammi sallama tafice. Tana bude motar ta shiga ko zama bata gama yi ba ya figi motar har kanta na bugawa da kujera cikin tsoro ta kallesa tace"Ya Nazir zaka kashemu ne",Tafada cikin tsoro juyowa da yayi taga yadda idanunsa suka chanza launi lokaci daya jijiyon kansa sunt taso yace cikin tsawa"Keep ur mouth shout Nusiba plz",Yafada yana wuci Nusiba takada kai tace"!ammh ina zamu.."Shuru yayi mata kamar bazai amsa ba sai cham taji yace"Abuja. . Ido ta zaro ta maimata "Abuja..?Su Ammi basusan nafito ba kada su nemi ni"Wani malalacin kallo yabita dashi wanda yasa takama bakinta tayi gum,suka dauki hanya Abuja karo na farko Da Nazir yayi dogon driving. _*INTERMISSION*_ *#TEAM NUSIBA#* *#TEAM JIDDA#* *Comment* *Share* Vote* *JANAFI*💘 [4/11, 2:16 PM] 0mmer Farouk: *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* _*HAKIKA BA ABUNDA YAFI SAMUN MASOYI DADI...BANTABA TSAMMANIN DALILIN RUBUTU ZAISA NA HADI DA MUTANEN DANA GAMU DASU BA.....Soyayyah dakuke nunamin ta dalilin wannan book din nawa bata da iyaka sai dai nace masha Allah..masoyana ina alfahari daku ako"ina kuke da wa"inda nasani da wa"inda bansani ba,kusani ku kara sani Cewa Ni Janaf ina inyinku over my Lovely fans.....One love*_🤘🤘 _D whole page is dash 4 U....AUREN FARI FANS,....JANAF NOVELLA...NAZIR FANS1&2....INTELLIGENT FANS...ZAUREN MAI DAMBU...And ZAUREN SAINAH....TANQUE ALL FOR D COMMENTS....Janaf relli Appriciate_ NOT EDITED⚒ 35/36       """Direba kuwa bai diresu ko"ina ba sai harabar compound din gidan Nazir Inna zainaba tafara fitowa tana bin ko"ina da kallo aranta tana raya dole shegiyar yarinyarnan ta makale da miji taki dawowa taga gun hutu,itako jidda cike da isa takebin ko"ina da kallo tana raya Abubuwa dadama Direba da kanshi yake ta jiddan uban akwatunan jidda yana haura dasu cikin gidan.   Nusiba tana cikin bedroom taji ana dannah abun kofa sanye take cikin Riga da sikat na wata atamfa mai ruwan goro,dinki ya kamata yayi mata kyau sosai kanta tayi daurin zahra buhari,da hanzari ta fito taxo taleka sai taci karo da Direban gidansu Ammi budewa tayi tana rike baki tace"Ikon Allah...Kaine tafe"Kafin yabata amsa Ta hangi Jidda Da Inna zainaba tsaye agefensa suna zabgamata harara Nusiba takallesu cike da mamaki kafin tasaki dariyan yake tace"A"ah tare kuke da baki...Sannunku da zuwa inna"Tafada tana basu hanya direba yafara shiga da kayan ya ijiye atsakiyar falon,Jidda ce kan gaba tana wani takun isa bakinta kuwa tana taunan cuwgum cikin rashin aji da babu burgewa kana inna zainaba tatake mata baya,suna bin ko"ina da kallo cikin son gano wani nakasu,shiko direba yana ijiye kayan yai waje cikin mota.      Nusiba kichen ta Nufa tadauko musu ruwa da lemo ta kofuna tajera kan daya daga cikin farantin ta ta fito falo ta iskesu tsaye kamar wasu sabbin zakaru,center table din dake tsakiyar falon taja ta ijiyemusu akai kafin ta mike tana kallonsu tace"Sannuku da zuwa,kunsha hanya ku zauna don Allah"Tafada tana nuna musu gun zama. Tsaki mai karfi Inna zainaba taja kan tace"mtewww...lalle ansamu dama ana ta damawa ko"Tafada tana kallon Nusiba,wacce ta sanda kai tana karanto ko wacce addu"a domin tasan cewa zuwansu ba alheri ba ne"Jidda ne ta wani rausayar dakai tace",Mommy just ki manta...Muyi Abunda ya kowomu don kinsan ita bata isa ki zauna kina maida mgana da ita ba"Tafada tana hararan Nusiba.   Inna zainaba tace"Wane mutum inji mutuwa...Ke ina Nazirun? Tafada cike da isa Nusiba tace cikin sanyin murya"Yana wajen aiki"Inna zainaba tace"To ai zai zo ya sameni don na lura sam yaron baida mutumci"Tafada tana zama itama jidda zaman tayi tana dora kafa daya kan daya tana wani yatsina. Nusiba dake tsaye kikam,Inna zainaba tadago ta kalleta tana fadin"Dallah malama bacemana da gani....Kinzo kin mana tsaye akai kamar kin bamu ajiya"Nusiba bata ce komai ba tajuya takoma kichen gas din data dora abinci tayi kashe takoma daki ranta nakuna,Inna zainaba tabita da kallo kan tace"Sai kinsha fama,don kin hadu da munafukar kishiya"Jidda tawani bata rai kan tace"Mommy ni wlh bata gabana inyi waje da ita kema kinsan bawani babban aiki bane ko"inna zainaba tace'Nasani mana kawai ina kara gayamiki ne kikara datse damtse.   Sunan zaune,Babu Nazir ba samantashi dole suka zuba lemon data zubomusu suka sha,ita kuwa Nusiba tana daki taga har la"asar tayi kawai saita fada bayi tayi wanka wannan karon riga da wando ta sanya pick ne wandon shikuma rigar farace ammh tana da zaneen pick ajikinta tana da hula cap ita tadora bayan ta tufke gashinta da band,fitowa tayi falo ko kallon inda su jidda suke batayi ba ammh tace musu"Sannunku..."Tafada kichen galala suka bita da kallo inna zainaba tace"Lalle dan kauye yazo birni...Ke kinga iskanci kiri kiri"Jidda tayi mirmishin gefen baki tace"Mommy mommy...Ki barta tayi lokacinta kalilan ne"   dama ruwan tuwo tadaura sai kawai ta tada gas din Tuwon shinkafa tayi miyar agushi da manshanu sai ferfesun kan rago,Sai lemon kankana da ta yumusu Suna zaune suna binta da kallo tadinga jera komai kan dininng batare da ko kallo inda suke ba,tana kammallawa tafada bedroom tashiga wanka.   Nazir da mamaki bayan ya shigo da motarsa compound din gidansa yaci karo da motar gidansu Ammi gabansa yafadai kardai ace Abbu ko Ammi suka zo,bayan ya faka motar ya fito direba dake zaune yana hutawa ya karisa yana gaisheshi cikin mamaki Nazir ke kallansa kan yace"Ammi...Ka...Kawo"Yafada cikin son tabbatarwa,Direba yace"A"a yallabai...Hajiya na kawo ita da jidda"Nazir yace"Hajiya...? Wacece Hajiya kuma"Yafada yana kallonsa shiko direba ya rasa wani kwatance zai masa kawai sai yakama sosa keya,lura da hakan yasa Nazir ya wuce kawai batare da yayi mai mgana ba.    Cikin amon muryansa ta cikkakun maza yayi sallama ya ratso falon yana sanye cikin suit black and white wuyansa daure da tie wanda ya mtse wuyansa dashi,hannusa na rike da caot dinsa daya kuma yana rike da wayarsa,cikin so da kauna jidda ke bin Nazir da kallo tana mirmishi shiko da mamaki yake binsu da kallon,Kafin ya karisa yana fadin"Inna...Kece tafe'yafada yana zama kandaya daga cikin kujerun falon.   Inna zainaba tagyara zama tace"eh...mune..Zaka ce ko baka lura da matarka bace"Tafada tana kallonsa,Kallonta yayi kan ya kauda kai bai ce komai ba sai ma mikewa da yayi zai wuce inna zainaba tace"Kai dawo nan...Ina mgana zaka tashi kabarni"Tafada ranta bace,juyowa yayi ya zubamata ido yana kallon inna kan yace"Inna just go to d piont...Sam hayaniya ciwon kai yakesani "Yafada yana gyara tsayuwa ammh fuskarsa ba Annuri,Inna zainaba tarike haba tana fadin"!Oh.ni ce zansa ka ciwonka ko...Don uwarka ni sa"ar wasanka ce"Tafada tana mai dakuwa.    Tsuke fuska yayi kan yace yana daga hannu"Look inna nifa kinsan halina wlh bana jurema hayaniya just kawai kifadi meke tafe dake period"Yafada kai tsaye,kallonsa inna keyi ammh ganin yadda yasha mur yasa taji shakkarsa saukan da murya tayi tana fadin"To..Naji zauna muyi mgana"Tafada cikin lallaahi zama yayi yana duba agogo.   Inna zainaba zatayi mgana kenan Nusiba tafito cikin shigar wata bakar doguwar riga kirar Armani tayane kanta da mayafin kayan kamshin turaranta yafarama Nazir maraba yadago da kansa yana kallonta lokaci daya yana sakarmata mirmishi itama tamaidamai tana Fadin"Sannu da zuwa...tafada tana karisawa ta duka tasakamar kiss a kumatu kafin ta amshi coat dinsa da wayoyinsa zata wuce kenan Yasaka hannu ya jawota tafado gefensa cikin wani yanayi take kallonsa shima ita yake kallo kan yace"Stay wit me..."Yafada cikin saukin murya.   Inna zainaba ta saki baki kan tace"Kai meye haka...Mgana fa nace zamuyi shine kakiramin wannan baren"Nazir yace"Inna yanzu fisabilillahi Matatace zaki bude baki kice bare ce"Yafada ransa yadan baci, Inna zainaba tace"Kai badai rashin mutumcin naka zaka nuna min ba,inamaka mgana kana kokarin rainamin wayau",Tafada tana hararanshi.   Tsam yayi yana kallonta kan yace",Look inna...Wlh indai bazaki fadi meke tafe dake ba zamu tashi mu baki guri,Nusiba fa matatace daban da kamanta ammh kina kokarin nuna kamar bakison komai ba"yafada kansa tsaye Inna tadake zaune ta bi Nazir da kallon mamaki Nusiba ta mike taba cewa"a"a N hrt bari na shiga cikin inkun gama nadawo"!Tafada tana kallonsa hade rai yayi kan yace'Bani son gaddama...Kikoma ki xauna"Ganin yadda yahade rai ne yasa Nusiba takoma ta zauna. Jidda ta kalli Inna zainaba idonta yakawo kwallah ta gyada mata kai,Inna tace"Hmmm...Dama matarkace na wanke nakawomaka tunda naga alaman cewa ka raina mutane,inkana da tunani ai itama yanzu tana da hakki akanka,kamar yadda zaka tsare na wannan abar itama haka zaka tsare nata...Ehe.."Tafada tana wani gyara baki.   Rike baki Nazir yayi kafin yace"Gaskiya inna wani lokacin baki abu da tunani gaskiya"yafada kansa tsaye ba inna zainaba ba hatta jidda da Nusiba sai da mganar ta shigesa Shiko ko ajikinsa illa ma cigaba da  cewa"Haba don Allah kudinga yin Abu da tunani ma,awannan dan gidan ne zan ijiye mace fiye da daya,kuma who force u to bring her here....Kibarta chan ai baki fini sanin haka ba ko"Yafada yana kallonta bai bata daman mgana ba yakarisawa dacewa'Take her back...chan zata zauna ba nan ba,ammh nan gidan is for one wife....Kuma itace my Nusi"Yafada yana kallonta kan ya mike yana fadin"Inna safe landeed agaidamana su Abbu sai munzo. Inna zainaba da bakinciki da takaichi suka mata rufdugu lokaci daya batasan sadda tamike tana fadi cikin tsawa"Kaci ubanka Nazir..Kagamin dan iskan yaro mara mutumci har kamar ni zaka kallah kace ban Abu da tunani oh shiyasa kazaunar dawanan banzan matan naka don kacimun mutumci ko,to wlh tallahi baka isa ba kuma ko uwarka Fatima bata isa ta hana jidda zama anan gidanba"Tafada cikin fushi cak Nazir ya tsaya bayan ya juyo ransa abace yatako zuwa gaban inna yana kallonta cikin bacin rai Kan yace yana mai daga mata hannu",Look inna wlh kija girmanki kin ganni nan bantaba sa baki game da rashin da"an dakike Ma Ammi ta ba bawai don bana jin zafi bane a"a ni am a simple Man bani son duk Abunda zai dameni...yadakata kan yacigaba da cewa"And bazaki zo gidan danta kina cima mata mutumci ba kana kina cima my Nusi ba,bilayil lazi zanmiki Abunda har ki mutu bazaki manta ba so plz take ur time"Yafada yana kada mata hannu. Ai hannu inna zainaba ta dora akai tana kuka take cewa"Wayyo nikaina...Ni Nazir kake zagi ni kake zagi kan wanchan banzan yarinyar"ko kallonta baiyi ba ya juya zai wuce jidda na ganin haka sai tafadafe hannu akirji tana wani kakari da sauri inna zainaba ta isa kusa da ita ta rikota tana fadin"Shikenan zaka kashemin ya...Wlh in ta mutu ta dalilinka kotu ce zata rabamu"Tafada tana jijjiga jidda wacce take wani kafewa tana fitar kumfan miyanta. Nusiba tayi saurin wurgi da rigan Nazir dake hannunta ta isa ga jidda tana kiran sunanta,Nazir dake tsaye kawai sai ya saka duka hannuwansa a aljihunsa yana kallonsu yana dariya,Nusiba taga idanun Jidda na kafewa sai tadago tana fadin"plz ya Nazir kazo kagani kada fa ta mutu"mirmishi yayi mai kayatarwa kan kuma yahade rai yace"Ta mutu mana...Who care"yafada hankalinsa kwance inna zainaba tadago tana cewa"Wlh in dai ta mutu hukuma ce zata rabamu kajima na rantse"Nazir yace"Fine....Nan ai ba gidan Abbu bane balle ace adauki mutum aje asibiti,kuma ma banda batan basira i Nazir adam galadanchi by name  a journalist wanda nayi goggaya a aikin jarida duk da ba low na karanta ba ammh am sure kowani makirci nasan kalansa balle dan wannan little din"yafada hankalinsa kwance,Inna zainaba ta rude tayi tsam tana kallonsa hatta jidda da idonta ke kafe sai gashi ta bude,tana kallon Nazir,Nusiba tayi galala tana kallonsu.    Dariyan renin hankali yayi musu kan yace"!Wai kuna mamaki ne...bai kamata kuyi mamaki ba domin mai ciwon zuciya  ai ba haka suke  ba"Kallon Nusiba yayi kan yace'Ke...Muje kimin wanka kidaina biyewa ma wannan shirman"Yafada yana zakuda kadafa dole ta bishi suka shige bedroom dinsu.    Jidda tayi saurin mikewa tana fadin"Mommy mun shiga uku....Yafa ganomu"!Inna zainaba tayi shuru  tana raba ido kan tace"To sai me...Ai dai andaura auran kuma bai isa ya sakeki ba..."Tafada tana mikewa Jidda itama tamike zumbur tana fadin"Mommy ina zaki kuma"Inna zainaba tace"Kano zan koma nayi Abunda yakawoni"Jidda tace"Tabdijam mommy kina nufin nazauna tab..Wlh kafata kafarki don yadda broda Nazir yayi miki kina Tafiya i swear sai ya cimin uwa"Harara Ta sakarmata kan tace"Yama kasheki...Kinjimin sakarci ko,so kika mukoma tare amana dariya ko,to tun wuri ki cire tsoro kema gidan mijinki ne bance ki ragama kowa ba atoh."Tafada tana rataya jaka kan jidda tayi mgana Inna zainaba ta fice ranta na kuna,tana zuwa tafada mota direba yaja suka mika.    Jidda takoma tazauna kan kujera tana raba ido itakuwa Nusiba Nazir tuburewa yayi sai da tamai wanka gun wankan ma sai daya tsomata ruwa yasata dole tasake wanka,ita ta shiryasa cikin wando 3quater bai ko sanya riga ajikinsa ba,Fitowa sukayi falon hannunsu sarke da juna ayayinda Nusiba ke sanye da wata yar shima wacce iyakarta cinyarta,Jidda take zaune falo yunwa yakusa illata ta tabisu da kallo. Sai bayan sun isa dinning din ne Nusiba ta lura da jidda ta rike baki tana fadin"La...Ya Nazir kalli ashe su jidda na nan"Da kallo yabi inda ta nunamai mamaki yakamasa baisan sanda ya mike ba ya isa tsakiyar falon yana fadin"Ke....Mekikeyi Anan? Yafada cikin tswa jikin jidda yafara rawa ammh sai ta dake tace cikin fari"Mena keyi kake tambaya? Mutum da gidan mijinsa har a tambayesa"Tafada harda fito da harshe tana lasan gefen bakinta idonta na kan kirjinsa yadda gashi ya kwanta.       Cikin bacin rai da tsawa yace"Ina tambayanki kina raina min wayau...Sa"anki ne ni..Eye"Yafada cikin fushi ganin haka yasa ya tashiga taitayinta,kallonta yayi kan yace"Kin ki bin inna ki koma ko? Kinzabi zama anan ko,inbanda ma kina sauna sakarya ama look like wanda zai zama mijinki shiyasa duk hauka ya dibeki keda uwarki kuka hada wannan banzan plan din wanda even mai bawa fulawa ruwa yasan u r not smart,"Yafada yana haki kan ya cigaba da cewa"!Since kin nace to dole kibi yadda nake so....u already know bani son Tashin hankali keko yar hayaniya ce...Kuma u must be a gud gal don wlh bazan zauna da ke kina min yadda kika ga dama ba at d end My wife dole ki girmamata domin ta isa ne kuma kada ku fara ki kuma min kallon miji don ni bandaukeki mace ba balle har ki amsa sunan matata Abi"Yafada yana xare mata ido. Hawayen suka ciko idon Jidda takasa mgana tswa yadaka mata kan yace"Bakiji na ne"Da sauri ta gyada kai cewa yayi"Ok...Bakinki ciwo yake yi ko"Da sauri jidda ta bude baki tace"Naji...."Cikin takaichi da bakin ciki Nazir yakada kai yana Nunamata dakin dake kusa dana su yace"Ki kwashe wannan uban kayan naki ki shiga nan,nan ne dakinki kita zama har zuwa ranar dazaki gaji da kanki ki kara gaba"yafada yana nuna mata hanya.   Jidda tatashi sokai sokai ta fara jan akwatunanta tana shiga dasu dakin Nazir dayabita dawani tsaki yace"Mtsewww... Bush gal.."Daga haka yashige daki afusace ko Nusiban bai kallah ba,ajiyar zuciya Nusiba tadauka kan takarisa kofar dakin jidda tana fadin"Ammh...Ga abinci chan inkina da bukata"Ko kallonta jidda batayi ba duk da ko tana jin yunwa sai da ta kwashe kayanta kaf takai ciki,kana ta tsaya tana karema dakin kallo gado ne da wardrope sai mirror sai tiolet sai kafet shiken adakin ammah babu laifi kam. Yamutsa fuska jidda tayi kan tace tana bin ko"ina da kallo"Hmm...Garin dadi na nesa..Ai ka makaro tunda kabari igiya uku ke yawo akaina wlh ko zanyi yawo tsirara saina dandani zumarka"Tafada tana wani matse kafa tare da cizan baki,nan tafada gado tana matse matsen kafa domin sha"awace mai karfi take fizganta gashi ba kano bane balle ta fice ta nemi wani ya dan rage mata zafi,datagaji ne tafada toilet tayi wanka kana tafito falon kau tsaye dinning din ta nufa ta sanya filet ta dibo abincin ta koma daki,sai da taci tayi nak kana ta rama sallolin dake kanta,Tabi lafiyan gado.   Shiko Nazir tsabar haushi ma yasa ko abincin ya fitarmai aka,koda Nusiba ta shigo ta iskeshi zaune kan gado ya tasa system gaba yana sarrafata,Gefensa ta zauna tana fadin"N..Hrt Don Allah kadaina saka damuwa Aranka har ta hana ka cin abinci" tafada tana kallonsa taga baice komai ba kuma ko kallonta baiyi ba"Sai takara cewa"Kada ka manta itama matarka ce...Kuma Amarya  ta....."Shout up yafada cikin tsawa kafin yace"Plz...ur way here"Yafada yana nuna mata hanya fita fuskarsa babu Annuri,Tsam Nusiba ta mike tana cewa"bakomai kasan dama ita amarsu bata laifi'Cize baki yayi kamar ya rikota sai kuma ya fasa,kichen takoma tadafama kanta ruwan lipton tasha hankalinta kwance tazo ta raba gefensa ta kwanta aranta tana fadin daga Taimako Sai Abu  yadawo kaina. *Comment* *Share* *Vote* *JANAFI*💋 [4/11, 2:16 PM] 0mmer Farouk: *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* 36/37       """Kusan Raba dare Nazir yayi yana faman aiki kan system kafin barci yafara fixgansa ya tattara komai ya ijiye,bayan Nusiba yakoma ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya,Rumgumeta yayi tareda zagoyo da hannumsa kan cikinta ya mtseta suka cigaba da barci.    Koda da safe ma Kim Nusiba tatashi da rai taki ko kallon Nazir shikuma yanata so suhada ido tunda yasan laifinsa ammh taki yarda ficewanta tayi tatafi kichen tahada musu breafsat koda tadawo daki,ta iskeshi daure da tawul zai shiga wanka shigowanta yasa ya isa gareta sai ji tayi ya rumgumota ta baya,ajiyar zuciya tasaki kan takara hade rai.   Mirmishi Nazir yayi kan yace"Mena yi wifey...Yau aka ki ko kallona balle azo Amin wanka na tafi aiki"Kwace kanta Nusiba tayi bai ankara ba tajuyo Fuskanta babu Annuri tace"Kaje Amarya jidda ta maka..."!Tafada kai tsaye tana kokarin wucewa ta gefensa,hannu kawai yasa ya turata ta fada kan gado,tana kokarin tadowa yabita yaddane kallon juna suke cikin rashin hayyaci kan ya dalle mata baki yace"Yaushe kikayo Rashin kunya"yafada yana mtsameta kirji har sai da tayi kara marairaici fuska tayi kan tace"Ni...Kadagani..Wlh..Kamanta abunda kamin jiya"Tafada tana kalloshi,..Menayi miki"yatambayeta yana kokarin zaremata yar rigan dake jikiinta bata fuska tayi kan tace"Ba korata kayi ba"Tafada harda Tura baki.    Bakin yake shafawa da hannu kafin yamaida bakinsa gun yafara kissing dinta in A romantic way tun Nusiba tana turjiya har dai tabada kai bori yahau,bayan komai ya kamkama tare suka fada wanka bayan sunyi na tsarki suka fito,ita ta shiryasa agurguje saboda ya makara,ko breasfsat ma tafiya yayi dashi saboda sauri.    Duk Abunda ke wakana jidda na jikin wimdow dakinta tana kallon komai har zuwa fitowan dasukayi rumgume da juna har rakasan datayi kyabe fuska tayi kan tace"Hmmm..Tabbas yarinyar nan sai na gyara mata zama don naga kanta narawa ita a dole miji na kulata ko"Kan gado takoma kan tajawo waya takira inna zainaba sun dade suna mgana kuma duka mganan yadda zata ci uban Nusiba ne da yadda zata jawo hankalin Nazir zuwa gareta.   Wunin Ranar ma Nusiba bata zauna afalo ba hakama itama jidda sai bayan la"asar Nusiba tafito ta shiga kichen dora girki kuma alokacin ne Jidda ta fito cikin shigan wata arniyan riga iya cibiya wanda rabin nonuwanta ke waje,dan wando ne tasanya amtse kamar tayi ihu yayage gabadaya cinyoyinta awaje ta zubo kitson atta din kamar wata mahaukaciya,Tana taunan cimgam kamar wata sakarya fitowa tayi ta kure wata tasha ana wake wake harda taka rawa wai duk don Nusiba takula ta,itakuwa ko kallo domin duk Abun Nusiba bata kula wanda bai kulata ba.      Tana kammallah girkinta dama sakwara tayi da miyar wake wacce taji hanta sai kunun aya bayan tagama jera komai itama takoma daki tafada wanka tadade tana dirzan kanta abayi kan tafito,itama cikin wata arniya riga ta fito wacce da kadan ta wuce cibiyarta rigar hannu vest gareta kuma sharasharace domin kamar kyallan tatane komai ana gani saboda Nusiba tanunama jidda tafita iya iskanci pant kawai tasanya ko bra bata saka ba,gashinta kuwa a tsakiyan kan ta cogeshi fuskarta babu wani make up ammh kallo daya zaka mata sai ka kara. turaren humra wanda Anty tabata shi tadinga ma kanta bari dashi,tana cikin fesawa taji dirin motar Nazir sai da tadan dakata kana tabude kofa ta fito daidai lokacin daya danna kararrawan kofa Jidda ta mike tana Tafiya ta isa ga kofa Nusiba kuma tana bayanta tana tafiya daidai Jidda ita ta bude kofar cike da yanga tana Fadin",Sannu da zuwa.."Tafada tana kokarin amsa briafcase din dake hannunsa kawai sai taga yasaki baki yana kallon bayanta juyawan dazatayi taga Nusiba tsaye tana sakin murmishi,kafin tagama mamaki taga Ya Nazir yasaki jaka yana fadin"Wow....my Angel...Kice haka...Oya come here"Yafada yana waremata hannu aiko da gudu tafadamai tana rufe fuska wai ita kunya,Jidda dake tsaye da Nusiba tazo wucewa harda tureta tayi tagataga kamar zata fadi.   Rumgumeta Nazir yayi tsam,yana shinshinan ko"ina na jikinta yana wani jan Numfash kamar wani tsohon maye,itakuwa Nusiba sai kara kamkameshi takeyi tana wani lasan kasan kunnenta zabura Nazir yayi kafin ya sunkunci Nusiba suka wuce Jidda suka fada dakinsu suna dariya dazasu shiga sai da Nusiba tayi ma jidda gwalo,suman tsaye Jidda tayi wani zufa na ketomata tuni idonta ya ciko da hawaye tatafi da gudu ta shige daki tafada gado tana kuka mai cinrai,tashi tayi ta cire kayanta kaf ta tsaya gaban madubi tana karema kanta"Dame wanchan banza tafini....Menene Aibuna da har zai dinga wulakanta maza dadama suna yaba kyan sura na ammh shiko alama bana burgesa oh ni jidda ina zan saka kai ne"Tafada hawaye zubomata,haka taita mganganu kamar wata mahaukaciya. Nazir ko Da Nusi sai da suka raya sunnah sukayi wanka kana suka ci sbinci yau din ma mulkin Nazir ya tashi bedroom din yace Nusiba ta shigo da dinner Jidda kuwa kwana tayi tana kuka bamai lallashinta,dole tayi kuka tunda tasan kanta awahala. Jidda tafito da sabon salo wurin zama kafinka tsirara,wanda Nusiba ko tak batace mata,tasha takalanta ammh bata biyemata kamar in tazo wucewa ta bangajeta ko inta dora girki akichen tazo ta saukemata ta dora indomie ko kuma sai tagama girki,tazo taja filet ta diba,abun na damun Nusiba ammh ko me tasan nemanta take da tsiya shiya ta tattarata ta watsar,shiko Nazir mantawa ma dawata halitta yake jidda inba ganinta yayi ba ko gaisheshi tayi bako yaushe yake amsawa ba saboda shi tun asali yarinyar bata burgesa saboda shegen rawan kanta yayi yawa da firifiri yana lura da duk motsinta sam da kamun kai. *AFTER ONE WEEK* Yau kimanin sati daya da zuwan jidda duk wani salo da makirci da kissa tafito dashi ammh bata yi Nasara ba,domin Nusiba bata biyemata balle ma Nazir da tasan ko karan hauka tasha bata tunkaresa da wargi ba. Yau din jidda tayi alkawarin kure hakurin Nusiba shiyasa tun safe ta fito falo tana zaman jiranta,Abunda Jidda bata sani ba yau Nazir bau fita aiki ba yana gida itakuma sai take ganin kamar ya fita,shiyasa sai wajen 8 Nusiba tafito yin musu abun xasu karya sanye take da rigar barci mai ruwan hoda wacce take dan tsawo sai wata hula data sanya ta rufe kanta,taga jidda zaune afalo ammh sanin ba zamanta takeyi ba sai ta shareta takarisa kichen ruwan na"ana"a tafara dora kan tahau fere dankali sai ga jidda tana shigowa ta tunkaro Nusiba sai da tazo gabda ita tawani bangajeta wanda kadan yarage wukar dake hannun Nusiba bata fede mata hannu ba cike da mamaki Nusiba ke binta da kallo ranta ya baci ammh sai ta danne zuciyarta,A"a sai me sai kawai jidda tasauke mata tukuyar data dora ita tadora wata,Ran Nusiba yakai koluluwa abaci sai kawai ta kunna wani gas din ta maida anan tana dorawa Jidda tasauke ta kashe gas din,zata fita sai Nusiba tajawo kafadanta cikin fushi tace"Baiwar Allah...Menayi miki,ammh kina gani na kunnah kikaxo kika sauke ganin nibana son fitina yasa nabar miki wanchan yanzu kuma na kunna wani kin kashe,wani irin wulankaci ne wannan"Nusiba tafada tana kallonta Jidda tawani fizge kafadanta batai watawata ta tura Nusiba tafada cikin dan roban dankakin data fere suka baje akasa. Nusiba taji wani Abu ya taso mata sai ta mike dasauri tasa ka hannu xata riko jidda,Kawai sai jidda tadaga hannu ta sauke mata mari jikake tas!Tas!Marin dasai da Nusiba ta duka dafe da kunci cikin namaki bata gama dagowa ba taji karan mari "Tas!Tas!Tas"Har guda uku lokaci daya dayin ball da Abu yayi gefe ihun da jidda tasaka ne yasata dagowa Nazir tagani tsaye dagashi sai dogon wando fuskarnan babu Annuri,kara Nufar jidda yayi yasa kafa yakara takata bayan yakara kwallo da ita kanta ya bugu da cabenet din kichen,tasaki wahalalan ihu kan yafashe yana fitar da jini. Nazir tace cikin bacin rai da tsawa"Don ubanki...Ni sa"anki ne daza zohar gidana ki daki matata"Yafada yana nunata kafin yacigaba da cewa'Yau sai na koya miki hankali...Wanda ko nan gaba kika ganni zaki shakka na yar iskan yarinya"Kokarin curo belt yakeyi yana fadin"I will make sure i damage ur face yadda in natura ki gida no one can findout dat is u"Jidda na ganin haka takara sa ihu Tana rokonsa don Allah yayi hakuri. Nusiba ce ta karisa tana rike belt din tace"No..N HRT ba girman ka bane dukan mace,ka kyaleta"Tafada tana shafa kirjinsa,kallon Nusiba yayi fushinsa na sauka jidda kuwa ta kanta takeyi Nazir ya kalleta yace"Oya fack ur all tins and leave my house Now...Wlh in nafito na ganki zan baki mamaki uselless kawai "Yafada yana huci,Daukan Nusiba yayi cak suka fice daga kichen din. .Jidda kuka dakyar ta iya tashidonta kwallatu kamar me,ga goshi nata jini daki takoma tahau hada kayanta domin tasan tabbas Nazir ya fito yaganta zai iya canzamata kammani dama mommy tabada kudi da suka shi tadauka tafice tana kuka ga goshi afashe,Abun hawa tasamu yakaita har tasha tahau motan kano har aka kai kuka take dagan tashan Napep tayi har gida. Ammi ne ke zaune afalo ita dawata abokiyar Aikinta suna mgana Megadi yafara shigowa da kyan jidda kafin itama ta biyo baya tana kuka kamar zata mutu tana shigowa ta baje kasan falon tana kiran sunan mommy Ammi ta mike da sauri ta isa ga jidda tana fadin"Jidda...Lafiya kuwa keda waye? ko keda Nazir din ne"Tafada tana rukota ganin jini bisa goshinta yasa tahau sallallami tana fadin"Hatsari kikayi jidda? Tafada tana karemata kallo hayaniyar Da Mommy taji ne yafito da ita ganin jidda kwance akasa ga jini agoshinta yasa ta karisa da sauri tana fadin"Nashiga uku ni zainaba mexan gani haka"Jidda jin muryan Inna zainaba yasa jidda takara fashewa da kuka tana fadin"Mommy kinga yadda broda ya maidani..Kingani ko"Tafada tana ziraran kwallah. Inna zainaba taja ta tsaya tana kallon jidda kan tace"Kan bala"i kina Nufin Nazir din ne ya maidake haka"Tafada tana rikota jidda takara saka kuka,cikin kukan tace"Shine mommy ban masa komai ba takan nace matarsa tabani Abinci shine tahani takama zagi na harda su Ammi take hadawa..Shi...Shine ni ban ma mata mgaba ba ta mareni wai don narama shine broda Nazir yazo yakamani yanata kwallo dani yana dukani da belt daga karshe yace na barmasa gida"Takareshe fada tana kuka dafe kai Ammi da Inna zainaba sukayi atare kan inna zainaba tace"Kungani ko? Kunga Abunda mara tarbiyan danku yayi ko? yanzu kun yarda da diban albarkan danace yayi min ko? to wlh wannan karan matukar baku tsawatarmsa zan yi karansa kotu Alkali yabi ma yata hakkinta"Kawar Ammi ce tace"Ashh hajiya meyakawo mganar kotu abu na gida ai sai ku fahimci juna ko'Harara inna ta zabgamata kan tace"Ke awa kaza da gudun Layya..kibari asako k kana ki tsoma min tsamin baknki"Jin haka yasa ta mike rataye da jaka tama Ammi sallama ta fice. Iya bacin rai Ran Ammi yabaci waya kawai tadaga takira Abbu tace yataho gida,itakuwa jidda firstAid box tadauko mata dreessing ta sanya mata bandage koda Abbu ya dawo da labarin Ammi ta tareshi kuma yaga yadda jidda takoma Ammi tace"Haba Abbun Mustapha Nazir bai kyauta ba ai ko bakomai jidda kanwatake garesa kakira yazo kodon katuna masa cewa yana cikin azaban Allah matukar bai gyara zamantakewarsa da matansa ba. Abbu baiyi gaddama ya dokama Nazir kira lokacin suna kwance akan gado shida Nusiba suna hira tana kwance kan kirjinta to wayar tafi kusa da ita ta dauko kallonta yayi yace"Waye.."Ido ta zaro tace"Mun bani...Abbu ne"Tsam yayi kan ya amsa wayan yadauka mganar farko tadaki kunnensa"Komai kake ka barosa yau komai dare ina jiran ka akano kai da iyalanka bani son uzuri ko neman ban hakuri umarni ne nabaka ba shawara ba"Daga haka Abbu yadtse kiran Nusiba ta kallesa tace"lafiya kuwa.."Zakuda kafada yayi kan yace"Babu...Ki hadamana kaya"Tace"Kaya na mene"Mikewa yayi kan yace"Kano..Zamu"Daga haka tafada toilet jikin Nusiba yayi sanyi domin tasan tafiyar jidda ne kuma wanda bataji dadi ba sai da sukayi tsiya da Ya Nazir kan haka. Agurguje suka shirya Nusiba ne ma tadibi kaya da dan yawa shiko kala biyi ne yadibi suka fito bayan sun kulle gidan,yau din ma shi yaja motar cos wannan karon ilu yana gida yana hutawarsa ransa fes kuma inda yakeson boss din nasa saboda yadda ko mai yamai yake ji dashi domin ko na wata ba sai dai kawai In Allah yaci dashi yaga kudi cikin account dinshi,shiyasa wannan karon yace"ilu ya huta kawai kuma bai hana yabiyashi Hakkinsa ba,shiyasa duk ruwa duk wahala ilu da Nazir bazasu rabu ba saboda kowanne yasan Amfanin dan uwansa. Inna zainaba kuwa mganganu kawai take yada kan ko adau mataki ko tayi karan Nazir Abbu kallonta kawai yakeyi baice komai ba ammh yafara Tunani tabbas mutuwar mijin inna zainaba yafara tabamata kwalkwala kokuwa yana tunanin dashi aka haifeta domin Abun nata yadaina bashi mamaki sai ma tsausayamata dayakeyi don yana mata kallan mara lafiya ne. *Comment* *Share* *Vote* *JANAFI*💞 *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* _Chaichai....Wlh jiya kunkusa cinyeni danya ko"ina naje nemana ake,Hakika jiya naga ruwan mganganu wanda harta akwatin ajiya ta waya na bayan kiran dana sha....Akan cewa Meyasa nasaka jidda tasamu Nasara kan Nazir...yanayin labarin ne yazo da haka...AUREN FARI FANS....Sunce inconclusive...😂😂😂😂NAZIR FANS...Masunce ransu bace yake neman jidda suke ido rufe,to karku manta kowa fa datasa kaddaran haka kaddaran Nazir yake kuma dole ya karbeta....Ngd sosai bisa kulawanku akaina hop dai yau zan wanke muku ranku fes_😂😂😂 *TEAM JIDDA* 💪😜😜😜 NOT EDITED⚒ 39/40     Azabar datakeji ya isheta gashi ko dan yatsanta takasa dagawa so take tamike ammh takasa,shiko Nazir kansa daya masa Nauyi daganan kuma sai wani Nannauyan barci yadaukesa yayinda Jidda kuma awahale barcin ya dauketa.    Kamar amafarki Nazir kejin kiran sallah Asuba wasu massallatan ma tuni sun tada sallah cikin kasala da Nauyi jiki yaso mikewa ammh sai me Nauyi mutum yaji ajikinsa ankamkamesa kuma Abunda yabasa mamaki bayada kaya ajikinsa tsirara yake cikin azama ya lalubo makunni ya kunna wutar dakin.   Daidai lokacin da jidda tayi wani juyo tajuyo fuskarta wuta ya haske mata gaban Nazir ya buga lokaci daya yana bin jidda da kallo,itama tsiraranta haihuwar uwarta bin ko"ina yake sa kallo kama da yadda sukayi ma gadon wani cudu cudu,ga kayan barcinsa dayasan Tabbas yasaka ammh kuma baisan yaushe ya cire ba,bra da pant din jidda yake bi da kallo cikin fitan hayyaci wata zuciya tace",Nazir meka aikata kenan badai hada gado kayi da wannan yarinyar ba"No wata zuciya ta kwabesa da cewa"Zaka hada gado da ita baka sani bane.."Tuna haka yasa kwakwalwarsa tahau chaji komai yanadan dawomai da sanda yake karatun jarida yana kurban hollandiam da sanda yafara jin wani yanayi to shi daganan sai yadinga ganin kamar yaga Nusiba tazo masa har ya rikota,Tuna hakane yasa yakara kallon jidda yanayinsu kadai yasa zuciyarsa yin Rauni domin Abunda yasameshi jiya tunda yake baitaba sha,"awa irinta ba kenan dole da wata akasa. Tunanin Haka yasa ya dira kan gadon azafafe jallabiyan yadauko ya zira kan yasa kafa ya bangaji jidda da karfi wanda sai da ta mirgina,mirginawa tayi taciga da barcinta cikin kuna da Takaichi Nazir ya kara saka kafa ya shureta da karfi sai gata ta mike bisa gado tana raba ido kamar mayya ganin Nazir tsaye agabanta yana huci kamar zaki yasa ta tsorata cikin zafin murya yace"Ke don Ubanki waya kawoki dakin nan",Raba ido tafara kan tafara mgana cikin in ina tana cewa"Uhm..Ka..Kai ne fa kakawoni"Ni..."?Yafada yana zaro mata gyada kai tayi kan tace"Eh mana ina dakna har nafara barci kawai kazo ka daukeni...Tafada tana kallonsa shiko fata yake kar hasashensa yazama gaskiya.   Cikin sanyin murya yace',Na daukeki namiki mene"Kallonsa take tana sanda kai kan tace"Ka...Kayi making luv dani ai jiya ya Nazir kasha....TAS"TAS!TAS...Kakejin sauti lokaci daya tareda yin ball da ita sai da falo daga kan gadon,tana fadowa ta saki kuka tana kallon Nazir wanda ke tsaye kikam kamar soja naman jikinsa na cida kamar wani mai tabin hankali.   jikinta yafara bari ganin yana Nufota matsawa take yana kara matsowa yana ,zuwa gabda da ita yakara saka kafa ya Nausheta yafara takata yana Fadin cikin tsawa"Karya kike munafuka u ar liar....Yau sai naci ubanki da kyau inaga sai ki fadamin yadda akayi"Juyawa yayi cikin fushi ya nufi ma"adanar belt dinshi  sai da yazabo mai kauri babu imani ko kallo araan Nazir ya Nufi jidda,gadangadan. Jidda na ganinsa tatashi tana ihun neman agaji tama manta tsirara take ammh ina Nazir ya samu kan belt din ya saita ya shiga zubama jidda tana ihu da kuka dukanta yake cikin fitan hayyacinta tun jidda na iya ihu har takasa ta zube kasan kafet din bedroom tana Numfashi sama sama fatar jikinta tayi kaca kaca da jini,kan dreessing mirror Nazir ya haye yana maida Numafashi idanunsa jawur yakalli jidda dake tsirara yace"Ke Tashi ki saka gwiwowinki akasa"Jidda naji ammah takasa tashi,ganin haka yasa ya duro jin dirarsa yasa ta rarrafa ta mike fuskarta ya kumbura murya saboda azaba bata fita tace"Ka...Kayi hakuri...Kadai ta iya cewa domin itakadai tasan halindatake ciki,gyara tsayuwa yayi belt din na hannunsa yace"Yanzu kinshirya yin bayani kokuwa"Yafada yana kara tattare hannun jallabiyansa cikin sauri jidda tace"Zan Fada..",yace"oya go ahead bayan yakara komawa kan mirror yadane,   Jidda tana kuka tace"Bakai kadauko ni ba ni na kawo kaina"Tafada tana kuka kallonta yake yana jim tsanarta aransa yace"Umh..Ina saurarenki"Sunkuyar dakai tayi kan tace'!shikenan...."Zuu kakeji ya zubamata agadon baya sai da ta durkushe yace"Shikenan ubanki....Zaki fadamin Abunda kika bani nasha kokuwa"Jin haka yasa jikin jidda na kyarma take fadama Nazir mganin karfin sha"awane tasakamai har guda uku shine yasakashi wannan muguwar sha"awar itakuma tazo ta rinjayesa ya kusanceta"Wani kukan kura Nazir yayi yadira gabanta yashakota yana Fadin"lemme kill u..u goat.."Yafada yana shaketa jidda kuwa ido ya fito tana kakarin mutuwa sai da yaga takusa mutuwa kana ya kyaleta,baya yaja yanajin Ransa na msa kuna kan yace cikin muryan rauni"ki fadamin Ammh kidai kinsaba bin maza ko"yafada yana zubamata jajayen idanunta kin mgana tayi aiko ya shureta da kafansa yana fadin"Zaki yi mgana kokuwa sai kin kara ji ajikinki"Jin haka yasa ta gyada kai da sauri zare ido Nazir yayi yana ja da baya yana Fadin"Kika ce eh ko..."Yafada yana nunata kai takara gyadawa "Tsawa yadakamata kan yace"Baki da baki ne"Saurin  cewa tayi "Eh..."Maza nawa kika bi don ubanki"yafada ahasale cikin zuban kwallah da Nadama mai tsanani tace"Bazan iya kirgawa ba Abu daya nasani nayi tarraya da maza da yawa musulmai da kirista"Innalillahi wa"inna Alaihirraju"un Nazir yafada yana mai toshe kunni da hannunsa bibbiyu cikin rudewa da Nadama mai karfi yake furta"Kin CUCENI JIDDA....Ki saka na kusance Alhali ke datti ce kin kurbatani wanda wlh banta kusanta zina ba....."!yadan dakata kan yace"bazan ce Abbu ya cuceni ba domin shima baida masaniya Ammh kisani bazaki kara sakwan daya da Aurena akanki ba. Yafada yana kallonta kuka take sosai kai tsaye "NA SAKEKI SAKI UKU JDDA....Kije Abunda kikamin Na barki ga Allah"Yana gama fadar haka ya fada tiolet cikin kunar rai jidda kuwa nan takara bajewa tana kuka ga azaban duka gana saki lokaci daya,Nazir kuwa yana wanka yana tirr da tsinema inna zainabu don ko shakka babu tana sane da halin Da jidda tafada lokacin dazaiyi wanka tsarki kuwa kamar yafasa ihu yakeji ammh yazaiyi bazai taba kankare kaddararsa ba. Yana fitowa jidda na nan inda ya barta ko kallonta baiyi ba yace!Ki tashi kihada komai naki malama yanzu zankira direba yazo ya kaiki kano...Zan rubuta miki Arubuce saboda shaida kuma inkinje is left for u ki fadi gaskiya ko ki fadi karya"Yafada ransa bace carbinsa kawai yadauka yafice zuwa massallaci. Jidda dakayar ta iya rarrafe don baxata iya tashi ba takoma dakinta tashiga tana cikin jacuzzi tana ZUBAR KWALLAH...Wanda narasa gane ko Namene shin Na nadama ne kokuwa na zafin azaban datasha dakyar ta iya gasata kanta kafin tayi wanka tafito doguwar riga kawai ta sanya tashiga fiddo akwatunanta tana ijiye fuskarta ya kumbura ga ko"ina ya tara jini kallo daya zakamata kazata mummuna hatsati ne ya ritsa da ita. Amassallaci Nazir yadade yana addu"an Allah ya karesa yasa yarinya bata gogamai wata cutar ba donshi har yanzu bawai ya yarda da ita bane,yana dawowa ya kira ilu kan yazo zashi kano ba bata lokaci sai gashi jidda ta fito tana tafiya kamar koyon tafiya takardan sakinta ya mikamata yana Fadin"!ki Kaima Abbu..."Daga haka ya shige cikin daki yana jan Allah ya isa. ilu ganin yadda jidda kejan dakyar ya isa ya taimakata yasaka mata a booth tashiga baya tana kuka mai cinrai koda suka dau hanya ilu yaji ba dadi saboda shi mutum mai tsausayi bayaso sam yaga mace na kuka hakuri yashiga bata ammmh kamar ana karamata volume din kuka haka take rerawa. Kankace kwabo sai gasu suna hon akofar gidan su Ammi mai gadi ya bude musu get ilu ya sulala da motar parking space shiya taimaka yadinga daukan akwatuna yana shiga dasu falon wanda gabadaya ahalin gidan suna kan dinnig suna breafsat,musty ne yace ma ilu"Ah yau broda zuwan safe aka mana"dukawa ilu yayi yana gaishesu kan yace"A"a batare muke da yallabai ba da madam ne ita ya umarce dana kawo"gabadaya sai kuma jikinsu yayi sanyi inna zainaba dake kurban tea ta ijiye tana Fadin",Da madam..."to ina ita jiddan"Bata rufe baki ba jidda ta shigo tana hada hanya saboda mugun zazzabi daya rufemata ko gani batayi shigowarta yasa Ammi da Inna zainaba harda Aisha suka kwalolo ido lokaci daya ganin yadda fuskar jidda ta kumbura kamar wanda zuma ta ciza. Kai tsaye jidda gaban Abbu ta zube tana mikamai takarda gabansa yafadi ysa hannu ya karba yana kallonta baice komai ya mika musty yana Fadin"!Karanta abayyane"Cikin hanzari musty ya warwareta sai ko ya cikaro da tsararran ributun Brodan sa Nazir kamar haka. *NI NAZIR NA SAKI MATATA JIDDA SAKI UKU....BISA DALILIN CEWA RAYUWARTA BATA DACE DATAWA BA KWATAKWATA....ABBU NASANI KA SHA BANI UMARNI NACIKA NAN TAKE AMMH WANNA KARON INMAI BAKA HAKURI CEWA GA AMANARKA NAN NADAWO MAKA DA ITA DOMIN TURTASANI ZAMA DA ITA KAMAR BARAZANE GA NAWA RAYUWAR....KADA KUNEMI ZAN BATA NAN DAN LOKACI AMMH DA ZARAN ZUCIYATA TA NATSU ZAN DAWO GA NUSI KU KULA DA ITA,ABBU DA AMMI KUYI HAKURI BANI DA ZABI NE.....* musty nagama karantawa falon yadau salati da kururuwan Inna zainaba wacce tasaki ihu tayi zaman dirshan akasa,Ammi kuwa kujera tasamu tazauna tana maida Numfashi,Abbu ya yi shuru yana Nazarin jidda kan yayi ajiyar zuciya yace",Komai tsanani yana tare da sauki....Aikin gama kuma ya gama"Yafada yana dafa kansa cikin rashin jin dadi hanyar dakinsa ya nufa cikin kunar zuciya kamar walqiya inna zainaba tasha gabansa tana cewa"Dama nasan za"a rina komai yafaru shirinku ne wlh ko kaffara bazan yi da saninka ADAMU Komai yafaru"!ba Abbu kadai hatta su Ammi dasu Musty mganar dafasu lokaci daya Abbu ya dakata yana kallonta yace "Babu illa ko aibu don kin kirani da Adamu domin sunan kenan.."Yafada yana mata yaken dayafi kuka ciwo"Inna zainba tace"Eh kace haka mana Tunda danka yana kasamin Rayuwar yarinya kalli yadda ya maidata shine kuma bai isheshi ba harda sakin wulakanci To wlh baisan wacece ni bane dukkanku sai kunyi nadama"Tafada kai tsaye tana Nuna Abbu wanda yake kallon kasa lokaci daya hawaye sun cika masa ido. Ammi tace ranta bace"Haba zainaba in hankali ya gushe ai Natsuwa ke nemo sa karki manta wanda ke gabanki fa"Tsaki inna zainaba taja kan tace"Mtseww...Waye ke gabana wanda ya wuce macucu azzalumi wanda baisan hakkin wanda ke kasansa,..."Inna...!"Musty yakira sunanta, Cikin bacin rai da takaichi hawaye lokaci daya yana wankemishi fuskarsa yana zurarowa tadan glass din dake idonsa yafara takowa cikin sanyi yana fadin"Haba inna meysa kike haka Abbu ne fa Abbu ne kike fadama wannan mummunan kalaman"Yafada cikin kuka Aisha ma dake gefe kukan take. Ammi tace cikin karayan murya"Ina kika kai zumunci da kaunar dake tsakani"Tafada tana kallonta,Cikin fitan hayyaci inna zainaba tace",Shi zumuncin dake tsakani da kaunar taci kutumar ubanta...Sai yanzu kukasan da haka dakuka san kunyi zalumci""Wlh Allah ya isa tsakanina daku bazan taba yafemuku ba",Tafada tana kuka Abbu dake kallon kasa yadago cikin wani yanayi yana kallon inna zainaba"Yace ko alama banyi mamakin Abunda ki ka aikata duba ga yadda kika maida kanki nasani har Abada bazaki taba godemin ba ammh ina so kisani badole na bane zama dake ko yau iyayenmu suka dawo duniya sunsan na rike Amanarki....Ki fice ki barmin gida yanzu nan Zainaba kuma wlh ko Ahanya kika ga Ni adamu kika Nuna kinsanni bazan taba yafe miki ba,kije duniya zata miki hankali"Yafada yana wucewa cikin kunar zuciya. Inna zainaba tace"Aikin banza to sai me dama uban na karu dashi agidan dadin Abun dai muna da gun zuwa balle amana wulakanci,"Tana gama fadar haka takalli Aisha tace"Ki wuce muje kihadamana kaya..Mu bar musu gidansu"Aisha ta girgiza kai tana fadin"Babu inda zan biki mommy wlh ayau nayi nadamar dakika kasance uwata"inna zainaba tace"Nima wlh nayi nadamar haihuwarki Aisha domin da badon agida na haifeki ba sai nace musanje akamin...badai kinzabi nan to kizauna ina zaune zaki nemi ni",Tafada tana wucewa Musty juyawa kawai yayi ya shige daki Ammi dake zaune ta dukar dakai kawai tana salallami jidda kuwa na takure agefe tana kuka ko Tak batace ba. Inna zainaba tahada kayansu kaf takira megadi ya fitar musu dashi mai napep tabada umarnin ya samota sai ko gashi ko kallon Ammi da Aisha batayi ba wanda suke mata magiyan kartayi haka,Jidda ta taimakama suka mike kan takalli Ammi tace"Fatima yau dai burinki yacika sai kisa aruwa akasa kisha"Tana gama fadar haka tafice ita da jidda suka shiga napep yaja suka tafi tana ma gidan kallon karshe,Aisha taji zuciyarta tayi rauni kawai sai fada jikin Ammi tana kuka Ammi na rarrashinta nan da nan xazzabi ya rufeta Ammi ne takaita daki tabata mgani ta kwantar da ita. Koda Ammi takoma daki tasamu Abbu na shirin fita ko ajikinsa duk da yana kokarin boye damuwarsa ammh kallo daya zakamai kafahimci cewa yana cikin damuwa,Ammi takalli Abbu dayake shirin ficewa tace"Kayi hakuri Abbun mustapha komai zai wuce'!Kallonta yayi kan ya murmusa yana fadin"Ah...Aike zanba hakuri Fatima donke ne akafi batamawa"Daga haka kawai ya fice tabishi da ido kwallah tazubomata tayi saurin sharewa. ************* Nazir kuwa Su jidda na tafiya ba dadewa shima yayi shirinsa Airport ya kira yana tambayan ko akwai flight dazai tashi zuwa lagos sai akayi sa"a akwai wanda zai tashi nan da awa daya,bash yama waya yazo yakaisa Airport din duk yadda Bash yaso jin maike damun Nazir ammh yaki fadamai haka yarakasa har jirgin ya tashi. . Daya sauka a lagos bai Tashi zuwa london ba sai awashegari ya dira chan wanda azahirin gaskiya ransa ajagule yake yazabi yin nesa da gidane don yasamu kwanciyar hankali da Natsuwar zuciya. *Comment* *Share* *Vote* *JANAF*💕 *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* _Wannan shafin nakune don jin dadinku...Sis Dala...,Mman Ummi my Takwara...,Ummikursoom...,Juwairriya rogo...,Sanah...,Hanah...,Asiya....,Maman Abdulmalik...,maman Nusi...,Baby Matazu...,Aisha matazu...,Habiba m shehu...,Oum Ahmed...,Maman Noor...,Maman Amira...,Amacatering....,Maman sayeed...,Maman musa...,Kai kuna dayawa wanda lissafoku sai na cika wannan shafn bangama ba...,ammh ina so kusani kowanni bugawan Numfashina kuna Raina...,janaf fans..Oneluv*_ EDITED BY:HAFNAN💞 40/41     """""Nusiba duk batasan wainar da"ake toyawaba sai da yammah datazo gaida Ammi ta iske Ammi wani iri ga Aisha kwance ba lafiya ammh kuma tana kuka,cikin rudu ta tambayi Ammi,nan ko take warwaremata komai.   Cikin tashin hankali mara misaltuwa Nusiba ta mike dafe da kirji ta Furta "Saki uku Ammi? Cikin tashin hankaLi Ammi tadaga mata kai"Nusiba ta Sulale takoma ta zauna batasan dalili ba kawai taji hawaye suna suntiri a idanunta tasan bana komai bane sai na tsausayin Abbu da Ammi.   Ammi ta kalleta tace"Ki bar kuka dota,Dama komai kika ga tafaru da sanin Allah...Kidai kawai kima mijinki addu"an Allah yadawo dashi lafiya"Gyada kai Nusiba tayi tana sharan hawaye kan tace"Ammh Ammi ya Nazir bai kyauta ba Abunda yayi,kome jidda tamai baikamata yayimata saki har uku ba sakin da Allah bayaso"Tafada cikin nuna damuwa,Ajiyar zuciya Ammi ta saki kan takalli Nusiba tace"hakane ammh nasan dan zaman dakikayi Da Nazir kin fahimci shi kaifi dayane,yaro ne mai biyayyah da gudun zuciya duk Abunda ya faru munbarsa akaddara na dama chan ba abokin xamanta bane"Kallon Ammi Nusiba take tana jinjina dattako da soyayyah irinta da da mahaifiya,share hawayenta kawai tayi ammh Abun yadameta ainun.   Nan takai dare har Abbu yadawo shima din dai hakuri ya bata to ita mai zata ce,banda hakuri Aisha kuma sai da Musty yakai aka dubata aka rubuta mata mgani kana suka dawo,Nasiha Abbu yaitamata kan tayi hakuri da rayuwa kuma tacigaba dama mahaifiyart addu"a ita da yar"Uwanta,to wazai iya chanza kaddaran Allah. •°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°•°    ""Inna Zainaba kuwa gidansu dai databari suka koma dayske dama key din gidan na hannunta,duk da bakowa ammh akwai maigadi yana kula da gidan,shikanshi yayi mamakin dawowarta don tun barinta gidan bata kara lekowa ba. Shiga da kayansu tayi cikin gidan kawai tadauki jidda suka yi asibiti wasa wasa sai da aka ba jidda agado saboda tadaku fa ba karya ga jikinta duk ya none Garkuwa Hospital din dai takaita kuma Dr Hisham din ya amsheta har yana masifa dayaji abunda yafaru bakin inna zainaba wai sai ya shigar da karan Nazir kotu bisa dukan rashn hankalin dayayi ma jidda Inna zainaba ta kwabesa domin tasani duk haukan Dr Hishan Nazir yafishi hauka,da kafa agwannati tasan tsab zaisa adauresa har igiya tayi rara,dama gashi ya gano plan dinsu. Sai da jidda takwana uku aka sallameta Dr Hisham yaita dawainniya dasu don so yake jidda ta warke suka koma ruwa don tunda tayi aure basu hadu ba,Inna zainaba yan aiki ta dauka har guda biyu saboda daga ita har jidda baza su iya aiki ba,dama gadon su na dukiyar mijinta Alhaji Hassan Babu ko sisi hannun Abbun yana gun yan kasuwan dayake har dasu suna cigaba da juya musu to Inna zainaba ta nemosu tace kowanne yahada dukiyarsu yadawo mata dashi,dama tuni dukiyarta tabi ruwa kawayenta da diyan banza sunciye duk abanza.   Nusiba kuwa tashiga halin damuwa kullum cikin gwada kiran lambar Nazir take akashe ta rame saboda zullumi gashi kwanakin tarasa gane kanta da zaran yammah tayi sai zazzabi da ciwon kai ga kasala yanzu bata iya tsinanama kanta komai gashi yanzu ta tsani wanka sai tayi kwana uku da kaya daya,ko abinci inba wainan fulawa ba bata iya cin komai ga yawan barci da mutuwan jiki,gabadaya ta kazance ta kazanta gidanta inba Aisha bace tashigo ko Rahma intazo suke dan gyaramata gidan ba wlh haka zata wuni barci ko wainar fulawan ma Anty takai aikamawa ta mata ko gidansu Ammi su mero suyimata Ko Ammi taga ta chanza data tambayets meke damunta sai tayi shuru,to ita Ammi duk tadauka rashin Nazir ne hakuri kawai taita bata,to ita kanta Nusiba ta lakanta hakan da rashin Nazir kusa da ita.   *After 2 month*   kwanci Tashi babu wuya agun Allah gashi har Nazir yayi wata biyu babu shi babu dalilinsa Musty har london din yaje chan ma"akatansu ammh babu wani lbri domin sunce hutu yadauka na karshen shekara,Abuja ma shuru babu shi Abbu yace"Su kwantar da Hankalinsu ko"ina Nazir yake zai dawo da yardan Allah.   Haka ko akayi kwatsam Ranar wata alhamis da misalin karfe hudu na yammah Musty na asibiti  kawai kamar amafarki yaji wayarsa naneman agaji,yana dubawa yaga sunan broda Nazir baro baro ya bayyana akan fuskar wayarsa cikin Zumudi da Rawan jiki ya daga kiran yana Fadin"Broda Nazir.."Lazy Doc..Bar wannan surutu kazo Mallam Aminu international Airport ka daukeni"!Daga haka ya yanke kiran Ai musty cikin azama da murna ya fice daga asibitin da gudu kamar zai tashi sama. Yana isa filin jirgin yahango dan"uwan nasa cikin wasu haddadun Suit masu ruwan toka na kamfanin DKNY...Ya matse wuyansa da Tie kafansa sanye cikin rufaffan Takalmi na kamfani Rado,kallo daya zakamai ka fahimci hutu da jin dadi sun zauna mai fuskarsa tayi fayau da ita sajensa yana kwance luf gwanin ban sha"awa,kashin kansa yasha gyara ya kwanta yana fitar da sheki,ammh Daga kallansa zaka fahimci Ramarsa domin har dan wuyansa ya bayyana. Da gudu Musty ya isa ya rumgume dan"wansa yana fidda da Annurin murna shima Nazir din Rumgumesa yayi back yana buga bayansa cikin kauna da kewa,Musty shi dauki jakar Nazir ta kaya suka isa mota,suka shiga suka fice daga Airport dim bakin musty yaki rufuwa Shiko Nazir mirmishi kawai yakeyi yana kada kai cikin nuna shima tsantsan Murna.tun amota Musty ya labartama Nazir yadda komai ya gudana da Nazir yaji cin mutumcin Da inna zainaba taima Abbu.Sai dayaji kwallah takawomai yanajin kamar yayi kuka saboda tsausayin Abbu. Ammi na Zaune afalo Aisha na kankaremata farce,Musty ya shigo da ihu hannusa rike da jaka yana kwalama Ammi kira"Ammi ta mike afirgice tana cewa"Lafiyanka ko mustapha"Tafada hankalinta atashe,Cikin murna ya karisa yana Fadin"Ammi...Broda yadawo wlh"Harara Ammi ta sakarmai kan tace,"Karyan banza..."Kan tarufe baki Nazir ya sawo kai Falon da sallamansa cikin muryansa mai cike da Haiba. Ammi Ta tsuramai ido lokaci daya idonta suka ciko da kwallah,Cikin hanzari,yakarisa kusa da Ammi ya rumgumota yana fadin"I miss u Ammi..."Yafada yana kamkameta Ammi ta rumgumesa kawai kwallah idonta sun gangaro,Tace cikin kuka"Miss u too...Son"Dagota yayi jin tana kuka hawayenta ya sharemata kafin yasaka gwiwoyinsa akasa yana Fadin"Am very srry...Ammi...Gani nadawo gareku"Yafada yana rike hannunta tadashi Ammi tayi tana Fadin"Bakamana komai ba Nazir komai ya faru rubuttace ne daga Allah"Kara rumgume juna sukayi Aisha da musty na gefe suna dariyan Ammi da Nazir ana cikin haka sai ga Abbu yau yadawo da wuri cikin mamaki yake bin Nazir da kallo Musty ya yi gyaran murya Nazir da Ammi suka juyo suka ga Abbu. Nazir na ganin Abbu kawai sai ya durkusa yafara frogjumb, yana zagaye falon hannunsa akunnensa,Haba mezasuyi inba dariya ba Abbu da kansa yakamosa ya rumgume yana dariya ganin haka yasa musty ma yayi joining dinsu,shima suka rumgume Abbu,Abbu yana fadin"Na yafemaka Nazir dama ban kullace ka ba...Allah yayima Rayuwarku albarka gabadayanku"Suka amsa da Amin cikin jin dadi, Duk budirn da ake Nusiba bata sani ba,tana gidanta kwance tana barci wunin ranar bata tsinana komai ba,Shiko Nazir yadan dade gidansu Ammi kafin musty ya rakosa,da sallau megadi suka tsayawa gaisawa shiko musty ya shigo falon yana kwalama,Nusiba kira wacce ke bedroom tana kwance duk da ba barci take ba ammh kasala ta sarketa ko hannunta takasa dagawa,Tana kwancen taji musy ta kwalamata kira dakyar ta iya mikewa sanye take dawata blue din doguwar riga kwananta uku ajikinta batayi wanka ba duk tayi wani iri kamar ba Nusiba ba. Fitowa tayi tana yamutsa fuska kallonta musty yake yana mamakin yadda Nusiba haka duk tawani lalace,Musty yace"Matar yaya...Wai don Allah meke damunki ne"Zama tayi kan kujera tana cewa"Wama yasani nidai wlh nasan banda lafiya komai na jikina baya min Dadi"Kafin yayi mgana Nazir ya sawo kai falon Turarensa na Deen yabude falon,Nusiba na kwance taji sallaman Nazir kamar amafarki lokaci daya da kamshin turaransa,tana kwance daga inda take takasa tashi,Nazir ya tako har tsakiyar falon yana zubama Nusiba ido yana so ya gane wai shin Nusin sa ce takoma kamar mai yin kuli kuli. Kuri sukama juna da ido kafin Nusiba Tabude baki tace cikin rawan murya"Ya Nazir..."Tafada hawaye na zubomata jin muryanta yasa Nazir ya karisa da sassafar ya isa gareta ganin haka yasa ta yunkura ta mike yana isowa baiyi wata wata ba yayi mata wani wawan rumguma Yana sakin ajiyar zuciya ita kuwa Nusiba kuka kawai tasaki tanayi harda jiniya ga matsan da Nazir yayi mata,ga kuma kamshin turaran Nazir Daya dameta yafara tashinmata zuciya. Nazir yadago yana kallonta harshensa yakai kan fuskarta yana sharemata hawaye ammh kamar kara bulbulosu ake,musty ko tunda yaga anyi wani rumguma ya fice yana dariya. Nazir kallon Nusiba kawai yake yana mamaki bai gama mamaki ba sai da yakara kallon Falon duk yayi kura,Kara rumgmota yayi itakuma tana zillewa saboda aman daya tasomata Nazir yana kallon kwayan idonta yayi yana cewa"Nusi...meyafaru dake haka kin rame komai naki ya chanza..Kinyi ciwo ne"!Yafada yana zare dankwalin kanta Yaga yadda kan yayi cuducudu yawani hade guri daya zaiyi mgana kenan kawai Nusiba tafara kelaya Amai ta wankemai jiki riketa yayi cikin mamaki yana kuma mata sannu. Amai take har taduke saboda wuya,aman ma bakomai sai ruwa tana gamawa Nazir ya sunkuce Nusiba sai toilet,shima kwabewan yayi ya shiga mata wanka itakuwa gabadaya karfinta ya kare tas..Yayi mata wanka ya nadota atawul,yazo shi ya shiryata cikin riga da sikat na atamfa yasanyamata hijabi,shima kayansa ya chanza ,zuwa riga da wando,cak yadauketa,sai mota Ya zuba hon mai megadi ya bude musu get suka fice. Sai bayan sun isa cikin iyali hop din kana Nazir yama Ammi waya yake fadamata kana yace Ta tura Aisha gidansu tadan gyara,Ammi hankalinta ya tashi ainin tace zata biyosu Ammh Nazir ya hana suna zuwa aka bata gado aka sanya mata drip,aka dibi jininta da Fitsarinta...,Nan da nan barci yasuri Nusiba dayake an mata allurai barci. Har dare Ammi taji shuru kawai sai ta Musty yadaukesu ita da Aisha yakai asibitin sun iske Nusiba ta farka Har Nazir na bata ayaba tana amsa da dakyar shigowarsu daidai da shigowar likita yaba Nazir hannu yana mika mishi farar takarda yace"Congratulation sir...matarka tana dauke da cikinka har na tsawon wata hudu...both of dem they are in good health"Da wani irin murna Nazir ya rike hannu likita yana Fadin"Thank sir...Thank very much"Yana gama fadar haka ya suri Nusiba yana juyawa da ita afalon cikin murna,Ammi ne ta dakatar dashi damai tsawa haka ya ijiyeta yana kallonta yana fadin"Nagode Nusiba nagode da wannan babban kyauta Allah yayi miki albarka" Ammi tace,"Cikin murna ashe dota juna biyu ne ya maida ke haka...Kai nifa nayi toshewar basira da bangane ba"Dariya musty da Aisha suka kwashe dashi Ammi ta harareshi tana Fadin"wuce dai kazama tuzuru wlh ba Aure"Sosa kai musty yahau yi yana kallon Aisha Nusiba na kallonsa tana yar dariya kan tace"In tona ko kar na tona..."Tafada da muryan ciwo,Sauri musty yace"A"a matar yaya ba yanzu ba kibari in lokaci yayi zan fada da bakina"Nazir yace"Kai gulman meye kuka kulla kuma"Ammi tace"Meye naka,in tayi wari maji"Dariya dakin yadauka cike da farinciki. Nan suka raba dare kana akabar Ammi da Aisha gun Nusiba sukuma su Nazir suka koma gida,sai washegari aka sallami Nusiba tadawo gida,wanda Anty batanan tatafi gidansu sai aranar tadawo,takeji kowa yaji samuwar cikin nusiba murna yake haka Abbu ma dayaji,sai jinyar Nusiba takoma hannun mutane da yawa ba uban gayyah ba Ammi ba ba musty ba Aisha ba,ba Anty ba kowa kulawa yake bata,Rahma ma nan take wunin mata. Sati daya jikinta ya warware Nazir yakoma fama,domin Nusiba bata kaunar wanka sai yayi da gaske take yarda yayi mata kuma abincinta kenan wainar fulawa da yaji tun Nazir na hanawa har ya hakura Yasa mata ido,gashi cikinta bayason kamshin turaransa shiyasa dole yadaina sawa gashi bata kaunar ya rabeta Abu fa yayi ma Nazir yawa duk da kafin yadawo daga london sai yaje aka dubasa aka tabbatar da baida kowacce cuta kana hankalinsa ya kwanta. Sati biyu yayi,yayi musu shirin komawa ammh Ammi tace"Bazai yuyu yatafi da Nusiba ba cos tana ji da kanta hakanan babu yarda Nazir zai yi yanaji yana gani yatafi yabar Nusiba wacce ko ajikinta murna take mai sata yin wanka zai tafi,shi wlh lamarinta ma dariya yake bashi,Yana Tafiya takoma gidan Ammi tatare tana zuba shagwabanta yadda taga dama,wanka ko bamai sata dole sai in Ammi taga tayi kwanaki ne zata mtsamata tayi,tana tura baki tana komai zatashiga tayi. *INA LABARIN INNA ZAINABA DA YARTA JIDDA* Duniya Sabuwa ita Tabudema inna zainaba da jidda don kaf dukiyarsu Wanda alhakin ke hannunsu sun damkata shi ahannunta,to kusan giyan kudi tuni suka dibi inna zainaba tafara famtawa agari ita da jidda tahadu da kawayen banza suka fara huremata kunne,ita kuwa jidda ruwa takoma tsumdum duk da da farko jikinta yayi sanyi kodaga sakin da Nazir yayi mata ammh inna zainaba tanuna mata har yanzu tana da dama,kuma dama ga Dr Hisham na sintiri badon tasoba ta biyema Dr Hisham suka koma Ruwa. Yau suna zaune dukkansu afalo ita da jidda Tuffa suke ci inna zainaba takalli Jidda tace"Baki ce komai ba kan mganar dana miki ko kin hakura ne"Jidd ta kalli inna zainaba tace'Na hakura.."Tab ai wlh mommy yadda tabon dukansa bai bace min haka Abun ke raina"Inna zainaba tayi dariya tace"indai kina shirye da daukan Fansa...Nasan komai game da iyalan Adamu yanzu hakama yar iskan yarinyan ma ciki gareta"Jidda ta dafe kirji tace"Nusiban..."inna zainaba tace"Kwarai ma kuwa...Kuma yadda labari yazomin mugun son cikin suke"jidda ta yarda fork din dake hannunta tace'Lalle lokacin daukan Fansa yazo mommy wlh yadda yayimin wulakanci sai nayi sanadiyar zubar da cikin wanda nasaan bakincikin haka zai dade aransu bai goge ba"Tafada tana huci. Inna zainaba ta mike tana Fadin"Nagode yata...Ai kin nuna ni zainabu ni na haifeki..Mazo sawo mayafi yanzu lokacin dazamu isan mata mu lalata musu komai suma mubar musu record din da bazasu taba manta ba"Jidda ta wuce daki fuu...Ta dauko jaka ko mayafin bata dauko ba daga ita sai riga da wandon da suka kamata kanta ko dan kwali babu sai uban attachment. Takalli inna Zainaba tace"Muje mommy jikina yana mazari nakosa na ganni kan ruwan cikin yarinyarnan ina sukuwa"Inna zainaba itama ta dauko jakanta da mayafi tana fadin"Karki damu yanzu kuwa"Ficewa sukayi jidda tafada wata mota kiran Benz inna zainaba ta bude gaba tashiga suka fice daga gidan mai gadi na musu adawo lafiya. *Comment* Share* *Vote* *Janaf*💕 *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *_SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSAT HAFNAN*_ _*Labari,Tsarawa da Rubutawa,Jamila janaf*_ _*Tantancewa,shiryawa da Bada Umarni Hafsart Hafnan*_ NOT EDITED⚒ 42/43     """Kiransa yayi sundan dade suna mgana kan ya nufi gun motan...Ilu naganin haka ya taso ya budemai suka fice daga asibitin...   Kai tsaye address din da Cp ya rubutomasa na inda aka sakaya su jidda suka nufa,suna isa dpo da ganshi yafito ya taryi Nazir domin mai girma Cp yamai waya,bayan shigansu office din Dpo ya jawo fayel dinsu inna zainaba yana kara karantama Nazir lafikansu girgiza kai kawai Nazir yake bai yi mgana ba Dpo yace"Ranka yadade kotu yakamata mika ku fa...Domin ta"addanci yayi yawa rai biyu suka Nema alokaci daya'Tsuru Nazir yamai da ido kan ya muskuta yace"No Need...Yallabai kudai kawai kuci gaba da horasu horo mai tsanani wanda sai sun amsa laifinsu da kansu"Gyada kai Dpo yayi kan yace"Ai suna cin ubansu domin daya yarinya sam bata da kunya...Ai da kabari an mika ku kotu..Alkali ya tura yan iska gidan kaso ko na wata biyar ne"mirmishi Nazir yaya dan cizen lebensa umarni yabada afito masa da su jidda.   Tawaya DPO yabada umarnin akawo su jidda,sun cigaba da tattaunawa kafin ya shigo dasu inna zainaba ce agaba duk ta fige ta lalace sai ido daya zazzago sai jidda dake bayanta tana wani tafiyan sanyi akwai chimaka yar sandan nan ta ingizota har sai da tafadi gaban Nazir tana Fadin"Shege...Wane zaka ma yanga"Nazir dake zaune yadago yana karemusu kallo inna zainaba na ganinsa tahau rawan jiki ta fashe da kuka tana cewa"Dama nafada muku munada gata..Kuma nasan wlh kwananku yakare tunda dana ya iso gun nan"Tafada tana kallon DPO wanda yake aikamata da dariyan mugunta inna zainaba kallon Nazir tayi tana fadin"Gasunan bamu musu komai suka kamomu suna ta dukkanmu...Kaci. uban yan iska"Tafada tana nuna chimaka...   Daure fuska Nazir yayi kamar baitaba dariya ba yace"Karki sake...Am not ur son..Am Nazir Adam galadanci by Name...Shakikin da ga VC Adam galadanci...Wanda baki hada komai dashi so be carefull"Ai ba inna zainaba hatta jidda jikinta rawa yakamayi suka bi juna da kallo..Nazir kallon jidda yakeyi yana jin wani turirina Fitowa daga kasan zuciyarsa sai kokari yake yana kokawa da Numfashinsa kada yakaima shegiya Naushi,ajiyar zuciya ya sauke yana lumshe ido kan ya kalli DPO yace"Kucigaba da aikin ku...Kada ku manta babu cin abinci balle walwala mai dadi beat dem very well...Rai biyu suka so kashewo so plz yallabai make dem suffer don Allah"Yafada yana hada hannuwa,Dariya DPO yayi kan yace"Karma kaji komai...Ai dan sanda ba"a gayamai duka ko horo"Mikewa yayi bayan ya bashi hannu sun yi musabaha Kafin Nazir ya ciro kudi dami daya ya ijiyemai kan Tebur yasakai ya fice inna zainaba na ihu tana kiransa ko waige haka aka ingiza keyersu aka mayar jidda ce keda sauran baki aiko chimaka tasamu Nama ta nadi banza sai da tadaina motsi inna zainaba na gefe ba halin mgana yanzu kam tama rasa mafita ta tabbatar da Tunda Nazir yasaka akakamasu ai shikenan sungama yawo kuma.    *After 2 Days*     Alhandulillah Acikin kwana biyun Nusiba tasamu sauki..Tunda hartana cin abinci kuma tabar tsoratan datakeyi,ansaka mata jinin duka leda biyun da"aka diba,kuma komai Normal, sai dai Tunda tafara samun sauki Nusiba bata mgana ko gaisheta akayi da jiki da kai take amsawa,Shikanshi uban gayyan ko yayi mgana bata cemai komai dakuma ya mtsamata ta fashemai da kuka Abun ya fara damunshi yama likitan dake kula da ita mgana kan rashin mganan da batayi yazo ya kara dubata ya tabbatarmai da cewa babu wani mtsala sai da in itace bata ra"ayin mganan yanzu.   Abbu kuwa Tun awashegari sukayi mgana da megadin gidan Su Jidda yafadai yan sanda sunzo sun tafi dasu..Abbu yace shikenan zai bincika,bayan yanke wayar ne yayi Nazari ko shakka babu Da hannun Nazir akamasu domin shurunsa bayana Nufin ya hakura bane...Abbu baida Tuninin yin wani Abu akai ShiYasa Abbu ya watsar da Abun ya Nuna ma Nazir kamar baisan komai ba....Domin bayason yakasance mai dakushe dukkan motsin Nazir.    Satin Nusiba daya asibiti suka dawo gida...Suna dawowa Nusiba tadinga kuka ita gida za"a kaita. Kuka bana wasa ba domin da farko Nazir Tafarama rigiman kuma ranar ne tafarko data faramai mgana da yadauka wasane saida yaga ta hau kuka baji bagani,Ammi yaje yadamawa Ammi kuma ta goyi bayanta,Abbu ma dayaji bai musa ba yace Nazir ya barta da tatafi gidan saboda hankalinta ya kwanta,Babu yadda Nazir ya iya washegari yana ji yana gani Anty da Ammi suka kwashi Nusiba da uban kayanta direba yatafi kaisu zaria.    Tabbas Su inna zainaba sun anmasa ma jikinsu domin asatin dayan dasukayi ahannun hukuma sun fadama aya zakinta,domin daga DPO Har Ma"akatan dake karshinsa basu da Imani domin arana ma sau daya ake basu abinci kullum kuma duka kamar sunsamu jakai...Gwanda inna Zainaba da yake ita akwai tsoro to bata sha wuyansu ba sai da yunwa da zaman wuri daya,ita kuwa jidda tuni suka chanzamata kammani,ta rame ta lalace lokaci daya suka amsa laifunsu suna ganin tabbas sunkusa mutuwa,Waya DPO Yama Nazir yace yazo nan yasameshi.    Lokacin Da Nazir yazo aka fito dasu jidda yayaba da yadda sukaci Ubansu,sai gashi Sun zube suna kuka suna ban Hakuri Nazir ya yarda asakesu ammh sai da akayi rubutu cewa ko kofar gidan Abbu wata cikinsu tataka wlh sai taje gidan  yari...Nan Nazir din ya Yatafi ya barsu suka tarkata su sukayi waje dasu Su jidda Abun tsausayi,Inna zainaba ne ma tayi kokarin sama musu Abun hawa suka Tafi gida.Jidda kuka kawai takeyi kamar me Tarasa kukan me take,kukan kaicho da Rayuwarta take kona Kaicho da rashin Samun uwata gari. *********   ***********   ********      Dalindalilai Sai Ga Nazir har tsakar dakin inna Fatsima yana Sanye  da shadda Gezner mai Ruwan kasa,sai hularsa zannah bukar,takalminsa Ruffaffe sawu ciki,yana sukuye dakai yana gaisheta cikin girmamawa Dada kuwa ta zage sai hidima dashi take tana Tsokanansa,Nusiba dake sanye da doguwar riga ta Atamfa anyi mata dinki buba,ga dan ciknta daya bayyana tadan kumbura,kuma tayi duhu,kusan dai Nusin bata wanka.   Ita tamikamai Muhd Nasir yadaukeshi ammh halinshi na kan Nusiba yana karemata kallo...Lura da hakan yasa Inna Fatsima ficewa ta basu waje...Bayan takarbi danta wanda Nazir ya ijiemata Dubu ashirin...Tsam ya mike ya isa ga Nusiba baiyi wata wata ya rumgmeta kam har tana dan ihu saboda yadda ya kamkameta Itama luf tayi akan kirjinsa tana ajiyar zuciya don tayi missin din mijinta. Dago da kanta yayi yana kallonta,itama shi take kallo...Itama shi take kallo cikin shauki ganin yadda yake lumshe ido yasa tasan meyake Nufi,Harshenta ta dora kan lebenshi bayan ta budemai bakin,cikn azama da rawan jiki Nazir ya cafki Bakinta bayan ya lalubo harshenta ya shiga kissing dinta in a romantic way...Cikin zafi Zafi yake aikamata da sakonnin itama tana maidamai martani,tsayuwa ta garersu sai gasu zube kan gadon inna fatsima🙈🙈 Ganin Nazir na neman wuce gona da iri ne Yasa Nusiba saurin Janye jikinta tana maida hannu doguwar riganta da Nazir ya ciremata. Cikin wani hali Nazir yadago yana binta da kallo Kan yayi mgana ta rigasa da cewa"Nan fa ba gidanmu Kano bane fa"Tafada tana Nuna masa kofa...Dauke kai yayi kawai yana maida Numfashi kan ya mike akasalance yana Fadin"Ki shirya muje Hotel Nusi...Nakai limint din da bazan iya hakura ba"Kallonsa tayi shima ita yake kallo,Tsam ta mike domin idanunsa kadai ya nunamata Halin da Mijinta ke ciki. Hijabi Ta sanyo Kan Taje tafadama Su Inna Nazir zai Tafi...Nan suka zo sukayi sallama ya zube musu kudi duk da basu hadu da baba ammh yace agaisheshi sai ya kara dawowa...Ilu ne dama ya kawosa suna shiga mota yace ma ilu ya kaisu daya daga cikin Hotel din Zaria...Shagalinku Hotel ya kaisu agurguje Nazir ya kama musu daki koda suka kai ga dakin jikin Nazir rawa yake yafara fita daga hayyacinsa Nusiban ce tayi kokarin Taimakamishi..Hakika Nusiba ta gurzu domin kaf bashin da Nazir ke binta sai da ya famshe bayan nan sai Da yakara kafin suyi wanka sufito su maidata gida karfe Shidda na yammh suka ijiyeta da nikin nikin kayan makulashe da suka shiga shagalinku store......shi kuma ya Wuce Abuja.., _manage dis...Ina busy ne wlh,love u janaf fans#One love#_ *Comment* *Vote* *Share* *Janaf*💖 *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* _*D whole page is dash for u...AISHA ALTO..Writer of...SANA"ACE...Tanque sis 4r luv support and care...and tanque for been their For me Sisi....Can"t love u less dear*_ NOT EDITED⚒ 43/44      """Koda Nusiba tadawo ba wanda yamata mgaan dadewarta itama kuma bata ma kowa ba,Dada ce ke zolayanta dacewa mijin nan nata baturene ko ba indiye Nusiba na dariya tace "Kodai kina ciki ne dada sai kidaura damarar zaman kishi dani"Dada na  dariya tace"Ah akai kasuwa...Sai da Baba yadawo ne yaji labarin zuwan mijin Nusiba yayi takaichin Rashin ganin surikinsa ammh yasani inda rabo zasu hadu... •°•°•°••°•°•°•°   Komawarsu inna zainaba gida bana ce ga hakikanin me zuciyarsu ke kullawa ba ammh har zuwa yanzu basuyi wani yunkuri ba domin bayan jinyan jikinsu dasukayi ko kofar gida basu leka ba Dr Hisham ne ke zuwa kuma shima..Bai kirata ba itama bata nemeshi ba,abunda bata sani ba shine suna hannun hukuma Dr Hisham yazo megadi yamai bayani..Tunda yji haka yakama kansa saboda bayaso bala"in dasuka jawo ya shafesa saboda shikanshi yana tarin da laifuffuka.   Jidda jikinta yayi mata sanyi sosai domin tagane Rayuwa dan adam bai komai bane..Itako inna zainaba ko ajikinta domin ta dukiyatake Jidda bata da sani taga Inna zainaba na jawo zawarawanta har falo suna zance data mata mgana sai tace Aure zatayi jidda tadade tana kallonta kwallah fal idanunta,Tace"Mommy..Aure kuma"Inna zainaba tace"Kwarai ko nawuce Aure ne"Girgiza kai jidda tayi kan tace"Baki wuce ba Mommy..But inkikayi Aure ni dawa zan zauna"Harara Inna zainaba ta zabgamata kan tace"Ohon miki,nidai saboda ke bazan fasa raya sunnar ma"aiki ba"Daga haka ta fesa turare ta rataya gyade tafice dama kwalliya tasameta tanayi...Nan jidda ta sulale tana kukan bakinciki Da Nadama mara amfani.   Alhaji Basiru shine ke zuwa gun Inna zainaba amtsayin wanda zai aureta,Alhaji basira mugum mayaudarine Tunda yaji labarin irin dukiyar da inna zainaba ta mallaka ita da yayanta ya lashi takobin sai ya karbe komai dake hannunta shiyasa yazomata shima a mtsayin dan kasuwa wanda ke da shgo da motoci daga kwatano zuwa nan kano...Nan da nan Inna zainaba ta yarda shi da kusan Fitan rabo..To yana nan yana hada yadda zai yasheta yayi gaba domin matansa hudu kuma babu wacce zai saka balle har ya aureta. Wannan kenan. Nusiba ta cigaba da renon cikin adakn mahaifiyarta,cikinta na wata na biyar tafara zuwa awo nan asibitin ABU Dake Tudun wadan zaria Tunda Tariga ta yanke hukunci anan zata haihu ko zata koma kano...Nazir yasao yayi gaddama Ammi ta dakatar dashi akan ya rabu da ita sai ta haihu ta dawo,..Nazir yace ma Ammi"Haba Ammi gabadaya renon cikin achan zatayi shikenan"Yafada rai babu dadi Ammi ko kallonsa Ammi batai ba tace"Har haifansa ma achan zatayi bama Renon cikn ba,to dole yanaji yana gani ya zuramata ido itama ta zama alallaba.Sai da in Abunshi ya tsungolusa yazo zarian yadauketa suje hotel ysamu natsuwa kana yadawo da ita ko Kano yanzu Abbu sundai ganinsa.    Cikinta Nada wata Shidda Zahran Bash ta haihu da Namiji..Wanda Nazir da kanshi yazo yadauketa suka zo Abuja ya yadata gidan Bash wanda basu taba tsammanin zai kawota ba duba da batajin dadi..Ramlart ma matar mg ta iso harta shi mg yazo gidado ma yazo wanda bikinsa yakusa Taruwa sukayi suka dinga chakar Nazir wanda Nusiba ke karemai...Nazir dariya kawai yake yana fadin"Yauwa yar aljannah...Cimun uban yan iska da kyau"Dariya suka sheke dashi gabadaya suma su zahran na karema mazajensu Da Nazir yaga zasu takurasu sai ya dauki Nusiba chak ya shige dakin da"a ka sauke su..Yana musu gwalo suko suka bishi ihu...Ranar Suna yaro yaci sunan NAZIR BASHIR....Tabbas Abun ya farantama Nazir rai..Kudi tsaba dubu dari biyu ya mallakama yaron bayan ya mallakama bash sabuwar mota prado mai tsada da yarari itako uwar jego kaya tasha kamar za"a bude shago suma su mg ba"a barsu abaya ba sunyi rawan gani ba shakka anyi komai cikin kudi da wata..Taro ya tashi lafiya baki sunkoma gidajensu lafiya.   Nusiba sai da Nazir ya riketa ta kara kwanaki kana yasaka ilu ya maidota gida,duk yanzu Nusiba ta rage zama babu wanka takanyi ko da ba kullum ba,kuma rage son jikinta sai sai jarabar kwadayi kamar mayyah wai abinci yanzu tadawo ci arobar almajirai datasaka kuka sai da Dada da kanta da amshi roban wani almajiri tabashi kudi ya siya wata aka zubama Nusiba Wainar fulawanta aciki shikenan ita tasamu kwano in ba aciki ba..To bazata taba cin abinci ako"ina ba.    *BAYAN WATA BIYU*   Cikin Nasiba na wata na takwas labarin Rasuwar Saude da uwarta lami ya iskesu sun rasu sakamakon hadarin mota suna hanyar dawowa daga chadi..Gun neman asiri sai an farraka inna da Fatsima da yarta sunkasa yarda duk zakaran da Allah ya nufa da chara sai yayi...Kuma hassada gamai rabo taki ce..Sunyi yawo gidan bokaye sai amshe musu kudi ake ba nasara shine suka ji lbrin wanna bokan Sukatafi sun amaso mganin suna hanyan dawowa Daf tabi takansu ta taka babu wanda ya rayu a motar...   Hakika inna Fatsima taji mutuwar saude duk da irin zaman dasukayi ammh bata taba kullanta ba...Ta yafemata har Abada Inna fatsima da Nusiba da Dada suka shirya suka tafi gidan gaisuwan...Wayyo Abun tsausayi nan Nusiba taga yadda yan"uwanta suka koma sun mauje sun lalace kamar tsofaffi ko wa"inda suka shekara suna daka...Sai da tayi musiu kwallah suma kunya tahanasu ma mata mgana to yau ga yadda rayuwa Ta nuna musu duk wanda ya rike Allah bazai tabe ba yau ga inna fatsima da yarta...Su kuma ga yadda Rayuwarsu takoma babu saude ba lami..Sukuma ga yadda rayuwa takoma dasu don dukkansu ba wacce tayi sa"ar mijin aure.   Har akayi bakwai Nusiba na zuwa kullum sai taje musu da abinci itace take shigema yan"uwanta ganin suna baya da ita...ammh ita tana kokarin Nuna musu komai ya wuce domin kaf duniya bata da wasu yan"uwan da suka wucesa haka suka durkusa suna rokonta gafara suna kuka,rumgume su tayi itama tana kuka domin bata taba samun kyakyawan alaka da yan"uwanta ba tunda tazo duniya.   Ita taja su suka je gida suka nemi gafaran baba da Dada uwa uba inna Fatsima wanda Ta rumgume tana share musu hawaye tace"Har Abada ni mahaifiyarku  ce..Ta nuna Nusiba tace ita kuma yar uwanku ce baku da kamarta"Haka dai Baba ya tarasu yaita musu Nasiha banda kuka ba"a Abunda sukeyi suna mai Nadama da Da danasani mara amfani. _*Rayuwa kenan...Wlh mu kama Allah domin shine maganin kowani damuwa..Kunga karshen Saude da yayanta duk hassandansu ga inna Fatsima da yarta gashi ta kare Saude tabar duniya batare data Tuban ma Allah ba...Sukuma su Zubaida sunyi Nadama lokacin da komai ya tsaya musu,yanzu basu da wacce Tafi NUSIBA..."*_ _Darasin dake ciki yafara fita daga wannan page har karshe...Ngd sosai onelove Janaf fans_ *Comment* *Share* *Vote* *Janafi*✍ *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* _*I Dedicated dis page to u MAMAN WEEDAD..Writer of ALJAZEERA...Kina kashemu da salonki fa...Thank yhu so much sis...Onelove*_🤘 NOT EDITED⚒ 44/45    """Wannan karon Da Nazir yazo Baba ya bude wuta kan cewa Nusiba tashirya tabi mijinta takoma dakinta baiga amfanin zamanta ba,jin haka yasa Nusiba fashewa da kuka tanayi harda shessheka kan ita bazata ba agida takeson ta haihuwa ganin haka yasa Nazir saurin cewa baba"A"a Baba don Allah kubarta tahaihu anan Da Amincewata Baba"Yafada yana dukar dakai kamar salihi   Baba yace"Dole zata koma saboda banga dalilin dawowarta nan ba...Tawuce ta bika kutafi tare"Ganin Baba ya dage yasa Nazir ya marairaice yana rokon Baba kan ya bar Nusiba harta haihu...Tsoronsa Allah kada Nusiba tafadi dalinlin dawowarta gida..Dakyar Baba ya Amince Nusiba ta zauna har Tahaihun.   Sannu Sannu kwana nesa gashi har Cikin Nusiba ya shiga watan haihuwansa harma yana neman gotawa haihuwa shuru,tun an kammallah soyayyah kayan baby da mamansu domin akwatu seti hudu Ammi ta kawo biyu na baby biyu na maman baby bayan kaf abunda za"a bukata kama daga baho botikai da sauransa kan su sabulai kuwa sai wanda ya gani kayan arziki kam masha Allah..Lokacin da su zubaida suka gani kwallah ta taru a idanunsu yau ina inna Saude Tazo taga yarda Nusiba Allah ya azurtata lalle komai kake kokarin zama arayuwa to ka tsarkake zuciyarka kuma ka rike Allah.   Wata Ranar alhamis Tun safe Nusiba tatashi da Nakuda tun Tana daurewa harta dai Inna tagane taje tafadama Dada..Ba bata lokaci Baba ya samo musu mota suka Nufi asibiti..Suna zuwa inda take awo karamar ABU suka turasu CHIKA..suna zuwa aka amsheta suka shiga da ita ammh kuma sai me kadai Nakuda gadangadan ammh haihu shuru Tun Nusiba na iya Nishi harta kasa karfinta yakare.   Inna Dake Gida ita tadauki wayar Nusiba da"ake ta kira Ammi ce take fadamata halin da"ake ciki Ammi cikn tashn hankali ta aikama Anty Abbu kawai takira awaya tafadamai shima cikin nuna damuwa yai mata fatan sauka lafiya...Ammi da Anty da Aisha suka shirya agurguje direba ya kwashesu sai  zaria kai tsaye asibitin aka wuce dasu...Koda sukaje har lokacin Nusiba bata haihu sudai suna waje suna zuba mata addu"an sauka lafy. Nazir kuwa Tunsafiyar ranar gabansa ke faduwa ko aiki baije ba cos baijn dadin jikinsa kasalace ke rufesa da ciwon kai..Mgani ysaha yakoma ya kwanta daganan wani Nannauyan Barci ya kwasheshi wanda ya dibi Tsawon Lokaci yana yinsa mai cike da mafarkin cewa gashi  kusa da wasu jarirai suna tsandara kuka...Firgigit  ya farka yana salati daidai da kiran da ake mai a wayarsa yana dubawa yaga Ammi ce,Cikin magagin Barci yace   ""Hello...Ammi.."Ammi tace"angon karni..."Tafada cikin murna Dan tsam Nazir yayi domin shibaima san ma"anar Angon karni ba,Ammi tacigaba da cewa"Sai ka ban goro albishir Abbun ka na amsa sunan Uban mazaja to yanzu zai amsa sunan Kakan Maza ne"Tafada tana dariya mikewa Zaune Nazir yayi yana fadin"Ban..bangane ba Ammi cikin rawan murya"Dariya Ammi tasake mai kan tace"Nusiba ce ta sauka Yanzu...An samu mazaje guda biyu"Ihu Nazir yayi he can belive yau shine yazama uba lalle Allah Abun godiya,baisan sadda ya diro daga kan gado ba ya fadi kasa yanama Allah sujudan godiya saboda murna har saida Nazir ya zubar da kwallan murna...Text ya zauna yana turama bash da mg da gidado kafin yafara shirin Zuwa yaga kyautan da Allah yayimai.   Kan kace kwabo Haihuwar Nusiba ta karade ko"ina domin Musty shine na biyu asamun labari Aisha ta bugamai  waya take shaidamai haka yakemata ihun murna awaya Abbu shine na uku Ammi na kiransa ta hau mai kirari"Kaga uban mazajen Duniya uba Nazir kuma uba ga mustapha..Kuma ayau ka sake zama kaka ga mazajen mazajen Duniya kuma dama kaga mazaje,mazaje mai mulkam zuciyar Fatima"Tafada tana dariya Abbu lumshe ido yayi yana fadi cikin sanyin murya"Need more..FATIMA"Yafada yana lamgwabewa kamar yana gabanta dariya Ammi tamai kan tace"Yanzu dai ka girma...Nusiba ta sauka ansamu wasu mazajen fa"Zaro ido Abbu yayi kan yace"Da gaske Fatima"dariya takaramai kankace"Suna nan suna jiranka sai ka zo"Daga haka takashe wayar tanamai dariya,sai inna Fatsima wacce take gida hankali tashe tana jin ansauka ta godema Allah,aikawa tayi aka fadama yan uwanta zubaida da Amira da Habiba wanda sunaji suka shiryo suka zo su suka dora gauran ruwan zafi kafin masu jegon su dawo.   Nusiba ta haihu lami lafy cikin kudiran ubangiji da addu"an yan uwa,Ta haifi yaranta maza guda biyu masu kama da mahaifinsu sak kamar yayi kaki afizge kuma suna kama Da Abbu,baza"a basu sallama ba sai sunyi 24hours tukun so ankai su dakin hutu bayan an ma Nusiban Allura barci ankaita dakin dazata Huta,daki ne babba ba abunda babu na more rayuwa kamar kana gidanka jariran kuma Tuni Nurses sun wankesu sunyi shar cikin kayan sanyinsu kamar su Ammi Sani komai biyu suka siya saboda kusan harka ta masu dashi.   Abbu da musty da kawu sune farkon zuwa sunzo sun iske Su Ammi na kamkame da yara kamar wani zaya kwace musu Abbu ne yaga bata da niyyan basu su dauka,yace"To ke Fatima haka akeyi..Kinbi kin kamkame yara kamar ke kadaice kakan nasu"Yafada da sigar zolaya akayi dariya gabadaya,kana ta mika masa su da daidai da yadaukesu yayi musu addu"an shiko musty kamkam ya rumgumesu yana jin kaunarsu na ratsashi lokaci daya son Aure ya mamayesa shima yaji yana son yaga yau ga dan cikinsa wanda ya haifa da kwansa. Kawu ma yadaukesu yayi musu addu"a kana sukayi musu sallama suka koma gida Suka bar Ammi da Anty da Aisha dakuma Dada...Zuwa dare Baba da kanshi dashi da zubaida Da Amira harda Habiba sukazo kawo musu Abunda zasuci da wanda zasu bukata da safe dukka da su Abbu sunzo da musu da kyan tea dakuma fruit ammh sunji dadi matuka yarda aka mutumtasu tuwon semo ne da miyar danyan kubewa dayaji man shanu wanda Nusiba taci sosai domin taji dadinsa ita da Ammi. Koda karfe Tara na dare yayi kowa ya watse Dada na gefe kan darduma ta idar da shafa"i da wuturi tana lazimi Ammi na gefe tadan yada kanta kan kafet Anty ko Da Aisha na gefen gadon Nusiba kowanne dauke da yaron wai suna so su bambamcesu ammh sunkasa sai dubasu suke,Ammi tace"Dama kun shafama kanku lafiya...In lokacin abambamcesu yayi kwa bambamcesu ammh yanzu da gayyah zasu dinga rikidemuku",Ammu tafada tana musu dariya,Dariya suma sukayi Nusiba na zaune itama tadan murmusa. Turo kofar akayi lokaci daya da shigowar kamshim turaransa Deen yafara musu maraba kafin yayi sallama da muryansa mai cke da amo da kasaita Ammi ta mike tana amsawa cikin mamaki tace"Yanzu kake Tafe Son"Tafada da mamaki afuskarta shikuma ya amsa da "EH..Ammi ya muka sameku"Ammh idanunsa na kan Nusiba da yaran dake hannun Su Aisha. har kasa ya duka yana gaida Dada wacce ta amsa tana faman mai tsiya shiko yana dariya Aisha ta gaisheshi kana ya gaida Anty ta amsa tana mai barka mikasa wanda ke hannunta tayi ya amsa jikinsa na rawa hakama hannunsa tsurama yaron ido yayi yana jin wani kauna yana mamaye dukkan jikinsa harta yatsun kafansa nasane sak...Komai nasane kai he can beliave...Kallonsu Anty tayi taga ya shagala da kallonsa tace"Kada fa kasa hassan ko hussaini yafara kishi..Ka manta dashi baka daukesa ba" tafada tana amsa sa hannun Aisha ta mika gefen gadon da Nusiba ke kai ya zauna hannunsa na karkarwa ya hadasu duka ya rike sai kawai idanunsa suka fara yawo akansu"MASHA ALLAH..Shine Abunda kawai yake furtawa domin kallon tsantsan kama da baiwa irinta ta Allah yake harta yatsunsu iri dayane kuri yayi musu da ido baisan sadda yaji kwallah tacikamai ido yadago ahankali yana kallon Nusiba dake zaune da doguwar riga baka..Tana mai mirmishi yakasa mata mgana sai binta yake da kallo..Lokaci daya ya mike da yaran ahannunsa ya karisa kusa da Nusiba baiyi wata wata yahadasu ya rumgume yana sauke ajiyar zuciya lokaci daya Nusiba taji hawayen Nazir na sauka agefen kumatunta. Suko Su Ammi suna ganin haka kowacce tafice cike da murna...Dole ka koka Nazir Allah ya tsameka cikin dubu yamaka baiwan da baiba kowa ba am sure ribar biyayyah ce,Allah kabamu ikon yima iyayenmu biyayyah Ameen... bubbuga bayansa Nusiba tahauyi alaman lallashi,sai da ya goge hawayen kana yadago yana sakin mata mirmishi ammh idanunsa ya chanza kala ya furta muryansa ashake"Am so hppy Today my life..Thank yhu so very much my Nusi..Harma na rasa wata kalan godiya zan miki ammh zanta sakaki a addu"an Allah yasa kigama da duniya lafiya"Yafada yana kallonta mirmishi tayi itama kwallah ta ciko idanunta tace"Amin Amin...N hrt Tare dakai..Kaga yayanka na kallonka kana kuka fa"Tafada da raha kallonsu yayi yaga sun kuramsa ido kiss yama kowanne abakinsu kana ya haura kan gadon ya shimfidesu yana binsu da kallo taba chan haka yaita zuba musu ruwan sumba..Wayaga ya"yan so😂😂 Sai da yakai kusan shadaya kana yayi musu sallama yatafi hotel yakama yaje ya kwana washegari tunsafe Dr ya sallamesu bayan anduba both momm and bbys are in good condition...Nazir yana maidasu gida basu tsaya ba shida Ammi suka juya Aisha dai tace taga gun zama nan suka barta,Suna dawowa gida Nusiba takira Rahma tafadamata hawaye kin yarda Rahama tayi sai da Tasaka mata kukan yayan kana ta yarda akwai ba"a kwana ba tazo cike da murna baiwan da Allah yama kawarta...Kan kace kwabo gida ya cika da yan"uwa da abokan arziki tako"ina barkowa sukeyi kamar mene...Bash da mg da gidado ,suma ba"a barsu abaya ba sunzo tare da matansu wanda sukayi alqawarin kawosu ana gobe suna. Kan kace gwabo jaridu da gidajen radio sun baxa wannan Haihuwa mujjalu kuwa sun baza hotunan su ashafin farko na Jaridar dailytrust taranar Alhamis ta wallafa bayan hotunan yaran da ya bayyana daga kasa anyi rubutu da manyan baki kamar haka _*ALHAMDULILLAH GODIYA TA TABBATA GA ALLAH..ALLAH YA SHIRAYA ADAM NAZIR ADAM GALADANCI DA KUMA JIBRIL NAZIR ADAMA GALADANCI..AMEEN*_ Abunda yake daukan Hankalin mutane shine kyawun yaran da yadda duk wanda yasan mahaifunsu kamar yayi kaki lokaci daya Duniya tadauka wannan shaharraren matashin dan jaridan wanda duniya tasan dashi Allah yamasa baiwan haihuwan yara maza har guda biyu lalle Allah Abun godiya. Aranar sunan ne Nazir yabada sanarwan Sunan ya"yansa Wato daya yaci Sunan Abbu wato ADAM daya kuma ya ci sunan kawu wato. JIBRIL...Sunan daya haskakan zukatan mutane dadama ciki harda kawu da saida yayi kwallah Nusiba ma haka domin har abada baza ta manta da alkhairinsa ba raguna Hudu Nazir yayanka shikuma Abbu ya kada sa,Nusiba kuwa kamar wata Tauraruwa acikin Taurari ko"ina ta bi kallonta ake yadda gwalagwalai ke haskata..jarirai kuwa sunyi kyau dasu kamar yayan Turawa kaya niki niki kam har ba"a kirgawa Bash da zahra akwatu biyu suka kawo daya na bbys daya na maman yara haka ma gidado mg ne ya basu cheque din kudi na miliyan daya...Itakuwa Nusiba uwar jego mukullin mota sukutum Abbu ya mallakamata na godiyan haihuwan mai zarata jikoki ubansu wata accord ce mai yarari da tsada baki ta ko"ina chan naga yan *Auren Fari fans* da yan *Janaf Novellah* da *Wani matsayi fans* da yan * Hafnan Novellah* da yan *Intelligent fans* da yan *Yarima suhail fans* da yan *Zauran mai Dambu* da yan Zauren Sainah* da *Nazir fans1&2* kai kunada yawa duk na ganku kunci anko kuma kuna ta sha"ani Amira kuwa dasu zubaida sune kan komai Rahma da Aisha kuwa sune abakin gado,sun ci ado kamar zasu gasan sarauniyan kyau..Bangaren Abun ci kuwa *SAJ AND FOOD LIMITEED* sune suka zo suka yada zango duk wani Na"in abinci da Abun sha sai wanda ka zaba,bangaren snack kuwa *BITMAS AND BAKERY* su suka zo suka yada zango suma komai da sai wanda yagani...Anyi taro lafiya antashi lafy...Kowa yakoma gidanshi lami lafiya yara kuma ana kiransu Abbu mai sunan kawu kuma Abul syke cemai..Tuni Nazir yakoma bakin aikinsa itakuma Nusiba tana gida tana cigaba da wankan jigo Abbu da Abul kuma suna samun kulawa sosai ta bangaren Dada. Musty Dai ya gaji da kunbiya kumbiya ya fito ya bayyana ma Ammi da Abbu cewa Aisha yakeso Aure...Kwarai matuka Su Abbu sunyi murna sosai wanda Aisha bata taba zata ba ammh kuma su Abbu sai suka bata mamaki domin sun nuna mata cewa itama ya"ce cikin lokaci Abu na gida aka sanya loKacin Auran nan da wata bakwai Masu zuwa kowa yaji sai dai yayi musu fatan alheri. ,••••••••••••••••••• "Burum...Aka bugo kofa jidda ta shigo bedroom din inna zainaba tana haki tace"Mommy bafa zai yuyu ba...Ki dauki dukiyarmu ki bawa wanda bamu sani ba"Tafada tana karisa kusa Da inna wacce ke hada takardu guri daya..Sororo inna zainaba tayi tana kallonta kan tace"Baki sani ba dai..Ke in kina da mutumci wanda da zan aura kike numa haka...Daga zai taimakemu ya karbi dukiyar ya dinga juyamana ammh kike neman rainamin wayau"Kallonta jidda tayi kan tace'In hakane meyasa kika karbi dukiyar hannun wa"inda suka san komai namu kuma Daddy ya yarda dasu kafin ya rasu"Kallonta inna zainaba tayi kan tayi tsaki tace tana mikewa"Mtsewww...Aikin banza to uwata sai ki rufeni da duka...Kinga Hauwa billahil azim in kika cikani agidan nan in na juya miki sai kin rai na kanki..Banza kawai sakarya"Tafada rai bace tana wucewa fuu hannunta rike dawani fayel tule da takardu acike...Sulalewa Jidda tayi kasa tafashe da kuka tana ji aranta lokaci ne yayi na su girbi Abunda suka shuka. Itakuwa inna zainaba tana zuwa ta mika Alhaji basiru fayel din dake dauke da dukkan takardun gidajen mansu da shagunan su dakma gidajensu harda wanda suke ciki kuma nan take ta sanya hannu mallakaMa Alhaji basiru wanda daya umarceta kamar wata wawiya tasaka hannu itama dukka da ranta baiso ba tana ganin don zai mata kasuwanci ai ba sai ta saka hannu ba...Alhaji Basiru ko minti daya bai kara ba ya sabi takardunsa yayi mata sallama yafice yana dariyan mugunta aransa yana fadin"Shegiya zaki ci ubanki ai daga yau kinyi bye bye da dukiya"Yafada yana kyatakyata dariya kamar wani sakarai. *Comment* *Share* *Vote* . . *Janaf*💖 *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* _Alhamdulillah MY SHARIFIYA...Sadiya Sidi Ina Tayaki murnan kammallah book dinki mai Suna RAYUWAR MATA...Abunda kika fada daidai Allah baki ladan shi..Kuskuren dake ciki Allah ya yafemiki...Tanque so very mush my sharifiya janaf luvs u more and more..Srry for d late wishe_🤘 NOT EDITED⚒ 45/46      •••••••••••••••••••Nusiba tana wankanta cikin kwanciyar hankali Abbu da Abul suna samun kulawa takowani bangare...Domin Dada ta zage gyara jikarta take ba kama hannun yaro,Nazir yazo sau biyu wanda dakyar Nusiba ke lallabasa ya tafi saboda yadda yake marairaicemata ba shakka yayi hakuri over domin tunda cikinta ya tsufa basu hadu ba.     Kwanansu Arba"in Da biyar Kuma ayau ne Nusiba zata koma kano,ta zagaya gidajen kannenta tare da musu alqawarin data koma kano zata aikomusu da sako saboda Rayuwarsu Abun tsausayi matuka...Zubaida kadaice tamata rakiya bayan direba yazo daukanta Dada sai da tayi kwallah rabuwa da yaran saboda sunshiga ransu hatta Baba wanda daya dawo zai aika akawo musu yaita musu wasa,Inna fatsima ma tasha kewa daurewa kawai takeyi.   Su Ammi ko Tunsafe suma suke shirye shiryen taryan manya bakinsu Tunda Nazir yakira waya yace Nusiba zata dawo yau,koda karfe daya tayi suna tsakar falon Ammi wanda Aisha ke dauke Abul itakuma Ammi tana dauke da Abbu tana cewa"Megidana ba cefene haka kazo"anata dariya Zubaida na gefen tana kallon yadda ake rawan jiki akan Nusiba da ya"yanta nan Anty tazo aka hade Nusiba tayi kyau tayi kiba kamar ba ita jegon ya amsheta matuka nan suka zauna har Abbu ya dawo shida musty suma sunyi murna sosai Abbu ya rumgume jikokinsa yana sa musu albarka..Yara dai sunzo gidan da"a ke kewarsu basu hannun Abbu basu hannu musty basu Hannnun Anty basu hannu Ammi.   Sai dare suka isa gidansu wanda Tuni Ammi tasa masu aiki sungyare ko"ina shirin kwanciya kawai sukayi,Zubaida tana kula da yaran..Sai washegari takoma zaria da niki nikin Abun arzikin Da Nusiba ta hadamata tace tadauki nata sauran takaima kannenta..To Dama Rayuwar kenan Abunda ya baka tsoro to ba shakka watarana shizai saka ka kuka...Allah yasa muyi kyakyawan karshe Amin.   Tunda Nazir yaji Nusiba tadawo yayi kokarin yazo gida acikin satin Ammh bai Samu ba sai upper week yasamu zuwa bai Fadama kowa yana Tafe ba,sai dai Nusiba ta ganshi kwatsam lokacin wajen karfe 8:00Am na safe tana tsaye Abbu na kan gado tana kokarin sanya masa Pampers shiko Abul na gefe kwance yana tsala kuka...Sanye take da doguwar rigan Atamfa tacuge dankwalin bisa kanta sauri take ta gama shirya Abbu kafin tazo kan Abul. Kamahin Turaransa na MAN shiyafara tona masa Asirin yana wajen da hanzari tajuya sai ko suka hada ido yana Tsaye bakin kofa sanye da suit masu ruwan toka ya daure wuyansa da tie..Kafansa sanye cikin rufaffan Takalmi kafadansa sabe da coat dinsa hannunsa daya rataye da yar jakar briefcase dinsa daya hannun na coge cikin aljihunsa,Fuskarsa sanye cikin wani dan siririn medicate glass mai kyau da tsari...Mirmishi ya sakarmata kafin ya ware mata hannu...Bata tsaya komai tasaki Abbu dake kwance ta isa garesa tafadamai shiko ya maida hannu ya rufeta yana shinshinan wuyanta cikin wani yanayi ya furta..."I miss u.."Miss u tooo..."Nusiba ta bashi amsa tana shafa kirjinsa kai tsaye tana sakarmai kiss agefen kunni saurin laluban baknta yayi tamikamai harshen yakama yana mata wani irn sumba mai tsaya azuciyar wanda ta mutu akanta. Sunyi nisa domin basu ko jin kansu sun lula awata duniya ta dabam ihun da Abbu ya tsandarane yaska suka dawo cikin hayyancinsu har yagaji da kuka yagunguro kasa Abul ne dayaga dan"uwansa ya fadi yana kuka shine shima yafara kuka yana kokarin fadowa daga kan gadon Cikin zafin Nama suka isa gun atare kan takarisa yarigata kaiwa yayi saurin chabeshi itakuma ta dauki Abbu dake kasa yana kuka atare suka kalli juna suna mirmishi zama tayi bakin gado tana jijjiga Abbu Shiko Abul na hannunsa ya lafe yana sakin ajiyar zuciya...Kallonta yayi kan yace"Bashi nono mana"Tura baki tayi tace"Yanzu fa suka sha.."Saurin cewa yayi"Are mad..Yara da Abunsu ki hanasu"Yafada yana hade rai..Itama ran Tahade tana cewa"Wlh in na biyema yaranka zasu tsotseni fa"dan kyabe baki yayi kan yace"Eh naji kowa yasha aie...come on..Kibasu Abunsu susha ko"Batai mgana ta zage zip din rigan wanda ke ta gaba ta fito da Nono ta sakama Abbu yako amshe da sauri yana sha wanda sai da ta runtse ido,kallonta yake yana kallon Nonon yadda yacika tam dashi abun sha"awa lokaci daya yaji wani yarr ajikinsa lumshe ido yana kara rumgume Abul dake hannunsa,sai da Abbu ya koshi kana yadaukesa ya mikata Abul shima tabashi yasha,shi ya taimakata ta shiryansu tana gama shiryasu ya daukesu dukkansu yana cemata"Bari nakaima Ammi zaratanta...Su barmin ke haka nima kibani nawa Nonon"Yafada yana dagamata gira...Dariya tana Fadin"Haba..Kai ai sai zuma mai dadi"ware ido yayi kan yace"wayyo Dadi kan Dadi."Ya fada yana dariya itama dariya ta kyalkyace dashi kan tace"Kayi maza...kadawo.."Tafada tana mai wani kallo..Wucewa yayi baice komai saboda yadda jikinsa ya mutu. Ammi sai da ganshi kwatsam tana ma tambayansa yaushe yadawo...bai tsaya ba ya mikata su yana Fadin"Ammi ga mazajenki nam sunzo Tadi..Kibasu kudin zence"Yafada yana dire matasu kan kafafunta..Amsansu tayi tana fadin"Mazaje babu cefane..Ai gwanda tsohon miji na"Tafada tana dariya Nazir bai tsaya ba Allah Allah yake yakoma gida,aiko koda yakoma har Nusiba tasake wanka ta sanya wata shegiyar riga wacce bata boye komai na jikinta ba ko pant da bra bata sanya ba lokaci daya tana fitat da Annurin kamshi cak ya dauketa bai direta ko"ina ba sai kan gadonsu Yana binta da kallo mirmishi tamai kan tamika hannu tajawosa yafada kanta lokaci daya tana sanya harshenta cikin bakinshi,cikin azama yakama yana sarrafata cikin zakuwa da muradi mai girma.   Ranar Nusiba tagane bata wayau..Domin Duk kwanakinan sai Da Nazir ya famshesu ranar wuni Abu daya ba sukuni...Ko su Abbu dasuka gaji da zama gun Ammi suka fara kuka tasaka Aisha takaisu wlh haka tadawo domim harta gaji ta danna door bell basu budeba dole Ammi ta goye Abul Aisha ta goya Abbu suna aikn lallashi gashi yaran sun iya tsiya da daya ya fara kuka to daya zai fara kuma inba daya yayi shuru ba to wlh komai za"ayi bazasu bar kuka ba...Suko Su NazNuz Suna chan suna raya sunnan ma"aiki babu kama hannun yaro...Sai bayan isha"i sai gasu aiko Ammi bata musu mgana ta mika musu ya"yansu tana fadin"Kuje...Allah muku albarka ammh yau kam bana auren dasu ku tafi da ya"yanku"tafada tana dariya Suma dariyan suke domin sunsan me sukayi haka suka tattara suka koma gidansu...kamar yaran sunsani suka hanasu sukuni da sundam samu dama suna makale da juna sai wani yahau kuka sai daya kama su taru sutayi hakanam zasu kwasosu Tabasu Nono shi yaja dayana jijjiga itama taja daya sai sunfara barci su lallaba su shimfide kowannensu adan gadonshi suna shirin barin gun sai su tsala ihu atare...Takaichi kamar me gun Nazir don yaso Adarenan Till down ne dmin fa Nusin tasa jiyayi kamar daga leda ya bareta aranar...Ranar da basu samu lokaci ba sai gabda asuba Su Abul sun saka su gaba..Suma suna samun sunyi barci suma barcin sukayi saboda gajiya.   Haka dai Weeked ya kare Kuma yana Tashi Tafiya yace da Matarsa zai Tafi babu wanda yace don me ana gobe zasu Tafi suka je zaria daganan suka biya kaduna gun Gidado chan suka wuni kafin su koma gida...Washegari kuma sukayi sallama da su Ammi suka kama hanyar Abuja..    *SAFE LANDEED NUZNAZ*    *After 5 month* zuwa wannan lokacin Tuni yan biyu sungirma sunyi wayau suna da wata  bakwai kenan da haihuwa..Sunyi bulbul dasu gasu da karambani harsunfara rarrafe..Yaran sunada shiga rai duk wanda ya gansu yayan turawa sak dasu..Asatin suka dawo bikin Mg wanda suka dargargaji biki agidan gwannan amarya tatare a kaduna inda mijinta ke aiki su Nazir kam sunyi rawan gani gun bikin yanmata dayawa sun rola da Nazir ammh ina ba Fuska..Domin Nusiba na makale da mijinta shima yana manne da ita suda yaransu wanda mutane dadama insuka gansu ko basu sansu kawai saboda suke da sha"awa zasu ce don Allah zasu daukesu pic... Suna dawowa kuma suka fara shirin zuwa kano domin bikin Musty yazo sati mai kamawa ne duk wani shirye shirye angudanar Ammi da ita kanta Aishan suka je Dubai Sukayo siyayyan kayan Aure wanda akamata akwatuna 12 ubansu narke da dukiya Ammi tabama Anty kwangilan gyara Aisha akwai cikin lokaci Anty ta zage tana gyara Aisha gyara na ban mamaki ashashen dai da"akama jidda jere da barin arzki Aisha zata zauna daman Allah yasa Rabontane.   Tun Asatin Nusiba ta bude wutan tafiya Nazir ya hanata dakyar yasaka ranar laraba ilu ya kwashesu sai kano..Shi sai Ranar friday zai Zo..Akwai gida ya rude damurna lokacin har bakin agadez sun iso gida ya cika da kawayen Ammi da abokan arzuka su Abbu kuwa tuni sun sha dauka gun jama"a anyi cikin gida dasu itama tana bangaren Anty inda Aishan ke zama ita da kwayenta Aisha tayi murna da ganin Nusiban ko bakomai ita take gani amatsayin yar"uwanta..Duk sanda Aisha ta tuna da bakincikin babu mahaifiyarta babu yar"uwanta sai tayi kuka ammh kuma tana musu fatan shiriya ne.... *Comment* *Share* *Vote* *Janafi*💖 *INTELLIGENT WRITERS ASSO*📝 ```{onward together}´´´ *NAZIR* _*(The journalist)*_ *Based on luv and Romantic story*   *Na*    *JANAF CE*✍ *SADAUKARWA GA SAHIBA HAFSART HAFNAN* _*HIP...HIP...HIP....HIP.....Happy Birthday To me...Happy Birthday To me...Happy birthday...Happy birthday...To me....Wish my self long life and prosperity Allah Rahmas and khairs...More hankali more basira..More Masoya...More halal money to my bank account..More egg to my indomie..More..More...More...Evertin ya Allah...albarka rayuwa mai dorewa...ya Allah bless my New age...,ALHAMDULILLAH!*_ _Thank yhu all my reletive loves one and Fans..For all ur prayers...Thank yhu so very much...Janaf relli Appriciate my dears one...am srry t wa"inda bansamu ma reply ba suyu hakuri duk nagani kuma ina godiya kwarai Allah bar zumunci janaf na matukar sonka over my lovely fans...#Janaf fans#oneluv_ NOT EDITED⚒ 46/47         """"Nusiba ta korema Aisha kewa da rashin yar"uwa domin tashige gaba kan komai..Gata ta hannun damam Amarya kuma matar yaya gareta gata kuma bangaren angoma haka tana da wani mtsayi mai girma,takowani fanni tana taka muhimmiyan Rawa..Komai akayi Musty zai kira Nusiba hakama Aisha..Nusi dai tazama takowa domin hatta Ammi da ita take shawara.   *RANAR DAURIN AURE*   Nazir bai iso kano ba sai Ranar asabar da safe dashi da bash suka zo da zahra..Suna isowa badadewa saiga mg da gidado suma kowanne da matansa,nan suka shiga ciki suka hade da Nusiba anata hidima suko su Abbu Nazir na isowa ya nemesu aka kaimai chan suka koma gida shida su bash suna dan hira kan lokacin Daurin aure.   Musty kuwa da gayyah abokansa a hotel suka yada zango baki ne da kasashe dadama abokan karatunsa da abokan aikinsa kunsam Abun na likotocine to gabadaya gayyah nasu ne... Aharabar gidan Abbu aka daurama Aisha da musty aure bayan Abbu yayima Aisha wakilci Shikuma wani kawu marigayi Alhaji hasan yayima Musty( Dama Abbu yakirasu yafadamusu dayake daman baida wasu dangi duk sun kare wa"inda suka rike zumunci basu da yawa)Lalle daurin Aure yasamu hallatan manyan mutane kama daga abokan Abbu da yan"uwa masu huldan arziki..daganan Wani kayatattacen Restaurant akaje akayi liyafar arziki,aka ci aka sha kafin kowa ya watse yana ma amarya da angon fata alheri. Aisha kuwa ana cewa andauramata Aure...Tawani rushe da kuka kukan farinciki ne hade da na bakinciki na tuna yau andauramata aure ammh babu mommy babu Anty jidda sunbiye ma rudin duniya dana shedan,Kuka take bata ko share hawayen Nusiba dasu zahra sunyi lallashi ammh taki yin shuru..Kyaleta sukayi domin sunga alaman kukan ne Rahama gareta.   Komai Tuwona maina akayi domin abun na gidane,Aisha dkyar ta bar kuka ammh idanunan sunyi jawur dasu ammh fa tasha kyau domin shiga kawai take tana fita cikin kayan alfarma baki kuwa sunzo kamar ana barinsu,Rahma ma tazo Yan zaria ma sunzo wato su zubaida wanda Nusiba tace su ranto kudin mota suzo dondai itama ace yau ga nata sunzo..Kuma Ammi taji dadi kwarai da gaske. Karfe Takwas na dare aka kawo Aisha gaban Ammi tamata Nasiha Ammi dafa kanta kawai tayi tace"Allah ya albarkaci Aurenku Aisha kamar yadda nake shedan mustapha haka zanyi naki..kuyi ta hakuri da biyayyah ga mijinki domin Aljanannanki na karkashin diga diginsa...Tashi kuje Allah yayi Muku albarka...Allah sarki Ammi harda dan hawayenta tare da ita aka dumguma sai gidan dasu Nusiba ke ciki aka yada zango abangaren Aishan...Lalle Masu duniya domin Uban dukiya sai wanda yagani kowa masha Allah kawai yake tare da addu"an zaman lafiya. Nazir ko da Abokansa ba wanda yasaka matarsa a ido ko su Abbu dasuka gaji suka fara kuka,da yaita kiran wayanta ba"a picking aikamata yayi tazo ammh taki zuwa dole yaran yabada aka kaimata,su kansu bash kowa nason ganin matansa ammh ba dama hidima ta boyesu...Suko suna shashen amarya suna bidirinsu sunma manta da wasu miji...Suko sun shaka aiko basu gama shaka ba sai da dare yayi bash yakira Zahra tace mai suyi hakuri su kwanta sukan suna shashen amarya...Galala yayi da baki kafin ya kwashe wayar yana gayamusu Tsaki Nazir yayi kan yace"Shikuma musty ya kwana a ina..."Oho bash ya bashi amsa kira wayan zai kara yi Nazir yace"No leave demm...Wlh da gangan sukayi just mu manta dasu zamu hadu gobe aie"Sunyi Na"am da mganansa daganan ficewa sukayi suka shiga gari sai chan dare suka dawo...Suko su Nusiba Musty suka kira suka sai ya kawo musu kazan amarcinsu ba yadda ya iya hakanan ya baro abokananshi ya je ya siyo musu bankararrun kaza,da madarar hollandia ya kawomusu suka amsa suna dariya suna fadin sune yan"matan amarya domin yau hatta mazajen nasu yar sai gobe zasu maido su dariya shima yaita yi yana jin nishadi aransa na yau yatashi daga gwauro yakoma ango..Wayyo Abun yamai Dadi sosai. Washegari tun Wuri su zahra da Ramlart da surayyah suka shirya domin sanin da wuri zasu koma mh bayan sunma Aisha dan gyare gyare bangaren Ammi suka fara zuwa Nusiba tabawa su Abbu Nono don Ammi ta wurga masu ta gudu..Aiko makalemata sukayi sai da tatafi dasu..Shashenta suka Nufa suna shiga suka iske mazajennasu a falo zaune kowanne yayi gayu cikin shigan wani boyel black ne mai sharashara dukkansu dinki iri daya..Kowanne makale da waya akunne..Bash ne yafara cewa'Kai baby..Kibari kada ki rikitani"Yafada yana wani narkewa Shiko mg makale murya yayi yace"Dear...Wlh jiya muna rabuwa naji duk ba dadi how i wish kina kusa dani"Yafada harda lumshe ido shiko Gidado cewa yayi yana kara rike waya"Wlh kece farinciki Thank yhu for yesterday bby"Yafada yana dariya shiko uban gayyan killer smile ya saki kan yadora kafa kan daya ya dora waya bisa kunni yana wani cijen lebensa na kasa yace cikin husky voice dinsa"  u already know..Ni Nazir naki ne kinsan Allah my Noor kinsa Wlh naji ina son aurenmu yazo soon"Yafada yana shafa gemunsa yana yar dariya. Kallon kallon Suka farayi tsakaninsu kafin kafin Nusiba ta musu alama da ido salin alim kowacce Ta nufi mijinta murmishi kwance abisa fuskarta...Nusiba kuwa kusa da Nazir da ijiye Su Abbu batai wata wata ba tajawo cushion din kujera tahau makama Nazir haka suma su Zahra suka hau makasu suko suna dariyan shakiyanci...Sai da suka gaji kodan kansa kana suka hakura suka koma gefe suna maida Numfashi,Kowanne rumgume matarsa yayi yana fadin yayi missin dinta..Nan suka lalace da shakiyanci kan suyi shirin Tafiya..Sunje sunma Ammi da Abbu sallama kan kowanne yaja matarsa yakara gaba cike da kewa.   Tuni baki suka watse yan zaria ma sunkoma cike murnan karban da"akayi musu dare nayi Musty yadauko Aisha suka zo gun Abbu yayi musu Nasiha sosai Allah sarki musty har shashen su Nazir suka shiga suka durkusa musty yace'broda kasamana albarka kuma kamana fada kasan ku kundade a harkan"rankwashi Nazir ya sakarmai akai yana Fadin"yaushe ka zama mara kunya mustpha sa"ankane neni"Sosa kai ya hau yi kafin ya shagwabe yana fadin"Kai broda wlh da zafi"Dariya Nusiba da Aisha suka sanya harara Nazir ya makamai kan yace"Wato kayi aure shine kake neman hada kai dani ko...To yaro karyanka domin inbaka manta ba baban yan"biyu nake kuma nan da 9month zan zama baban yan"uku"Yafada yana wani hade rai..Dariya suka kwashe dashi gabadaya Nusiba ta sakarmai harara tana Fadin"See ur mouth..Wazai kara haifan fiye da daya..Yaseen dayan ma ina jin tsoro"Dariya suka kara sakamata kan Nazir yayi musu Nasiha kan su zauna lafiya su Nazir fa anyi hankali harda Ma Musty fadan yayi koyi dasu don su Ammi basu taba jin kansu ba...Su suka rakasu har bakin bangarensu kana suka koma nasu. Musty dai Da Aisha bayan gudanar da ciye da tandetande suka gudanar sallar godiya ga Allah..Tare da addu"o"i abubuwan dasuka biyo baya masu dadi ne domin musty ya maida Aisha cikakkakiyan Mace bayan Tarin gumurzun da"aka sha,tasha albarka dagodiya mai yawa...Tare da godema Allah daya tsaremai Eshansa.. *After 6 month* Bude kofar office din akayi lokaci daya dashigowa...Sanye yake da suit black and white,sai rigar likitocin dake jikinsa Da siririn glass din daya karamasa kyau over...Kallonta yake tazaune kan kujera sanye dawani material black and red..Jan mayafine nade ajikinta fuskarta tayi fayau da ita..Nufanta yayi yana Fadin'Am so srry...My Esha na jima ko"Baki ta tura kan tace"Ni..Ni...Kafin ta karisa ya kariso kusa da ita ya rumgume yana fadin"I miss u my esha..Kina raina aikine yamin yawa kema kinsani"Kara rumgumesa tayi kan tace'Nasani mijina abun alfaharina wanda bayason damuwata..Allah nake roko ya taimakeka akan dukkan Aikinka kazamo wani jigo gareni ka kuremin rashin uwa kazama makwafin yar"uwa agareni...Wlh.."harshensa ya tura cikin bakinta shiyadakatar da ita,sumbatarta yake cikin shauki itama ta tallafeshi suna farantama juna rai..Sunfi minti goma ahaka kan yaxare harshensa cikin kasala yana kallonta yace"Shiii...Yafada yana zagaye hannunshi kan lebenta"Babu godiya tsakaninmu my Esha Na tabbatar Da Allah ya haliccemu don juna ne...Ina sonki kuma zancigaba da sonki har karshen Numfashina"yafada yana shafa cikinta yana mata mirmishi itama tana maidamai kan tayi mgana yaduka ya sumbaci cikin yana fadin"Ya bby na ya ke"Ta lumshe ido tace"yana lafiya sai kewan Dadynsa yake"Dariya yayi kan yace yana mikewa"Ok..Kar yadamu yau Daddynsa zai gana dashi..Hop maman baby bazata ma baban Bby kuka ba ko"Jin haka yasa ta mike ta diddira kafa ta bishi da gudu yafada tiolet yana dariya itama dariyan tayi takoma ta zauna tana ayyana Abubuwa dadama...Wai ita Aisha ce tazama cikakakkiyan matar aure harda ciki na tsawon wata hudu...Tasamu dukkan Fatinciki takowani Fanni..Ya musty mutum ne abun so ga kowa...Wanda yasan darajan kansa da wanda ke karkashinsa wlh da badon kar ace tayi sonkai ba sai tace Tafi kowacce mace sa"a Aduniya..Hawaye ya zubomata data Tunani mahaifiyarta da yar"uwanta ko awani hali suke ciki oho..Kwanaki da ya musty yaga nadamu har daukanta yayi suka je gidansu ammh Abun mamaki wasu suka tarar agidan..Gidan ma da badon sunmai mugun sani ba dkyar suka gane shine saboda yadda yaji gyara yadawo kamar ba shi ba har ciki suka shiga matar gidan ta tabbatar musu dacewaa"basu dade dadawo ba daga lagos suke suma siyan gidan megidanta sun tambayeta su Jidda ammh ta fadamusu cewa itakam basu iske kowa ciki ba"Haka suka fito jiki asanyaye kamar marasa lafiya amota kuwa kuka taitayi kamar musty yaita lallashinta Abunda sai da yajamata zazzabi...Tun lokacin damuwa yaki barinta tana kokarin dannewa ne. Tare suka fito daga office din Hannunsu sakale da na juna haka ake binsu da kallo domin inda sabo sunsaba don Dr Mustapha mayen esha ne ko ina suna tare da jun...Motarsu suka suka fice daga asibitin...Tafe suke suna hiransu ta masoya Daidai Aminu Road sai gawata mata tazo tsallakawa digon hijabi ajikinta har kasa da kullin leda baka ahannunta sauri kawai take kamar bata gani kawai tafado titi sukuma sunkawo gab...Jikake..Kuuuuu...karan taka burgi Allah ya kyauta ammh duk da haka sai da motar ta bangajeta tafadi gefe ledan ya zube...Da sauri Aisha musty suka fito suna salati da mutanen dake gun Saurin rikota Aisha tayi tana mata sannu har yanzu basu ga fuskarta saboda bata dagoba shiko musty kokarin tattara dan garin rogon daya zube yakeyi Aisha ta rikota tana Fadin"!Sannu baiwar Allah...Muje asibiti"Tafada tana son ganin Fuskarta jikin matan yafara rawa ko amafarki bazata manta da wannan muryan ba..Cikin kasala da rauni tadago Fuskarta karaf sai ana Aisha da karfi taja baya tana Fadi da karfi JIDDA...tafada jikinta nawara...Musty dake gefe ya yarda abunda ke hannunsa ya tsurama wcce ke tsaye ido cikin mamaki da jimami...Yafurta ahankali JIDDA....Yafada da son Tabbatarwa domin shifa wacce ke gabansa batamai kama da jidda yar gayu ba wata yamutsantsan tsohuwa yagani wacce wahala ya tsufar da ita...... . *Comment* *Share* *Vote* *janafi*💖 _*JANAF*_✍ *DAGA* _*INTELLIGENT WRITERS ASSO*_📝         *NAZIR*         _*(D Journalist)*_ _Based on luv and Romantic story_ *Dedicated to u my Sahiba HAFSAT HAFNAN*💞 *DEDICATED TO:ZUMUT@ NOVELL@ AND BENEFICIAL WRITERS FANS...THANK YHU ALL JANAF RELLI APPRICIATE* NOT EDITED⚒ 47/48     """"Cikin sauri Jidda tajuya idanunta sunciko da hawaye ta fara Tafiya da hanzari Aisha Da Musty suka take mata baya suna kwalamata kira..Mutanen dasuka dan Taru suka bisu da kallon mamaki..Ganin jidda taki tsayawa gudu kawai takeyi tana kuka Yasa musty yayi saurin shan gabanta yana Fadin"Jidda..Meye haka mune kike gudu kuma? yafada yana kallonta Jidda ta dago idanunta da sukayi jajir ta saukesu kan musty kan tace cikin wata raunanniyan murya.   "dole na guje ku ya Musty bandace dazama acikinku..Ni zunibi ne wlh ni bala"i ce Ku tafi don girman Allah kubarni"Tafada tana kara fashewa da kuka Aisha dake gefe tana kuka ta riko jidda tana Fadin"Haba Anty jidda..Kidaina cewa haka komai xaki zama kidin jininmu ce wlh Rana batata ba fitowa ban Tunaku ba keda mommy"tafada tana Rumgume Jidda tana Fadin"'Anty jidda ina mommy...ina kuka shige mun nemeku har mungaji"Kuka Jidda kawai tasaka Aisha na Rumgume da ita,ammh ita takasa rumgumanta back Ganin Sun fara kokarin Tara jama"a yasa Musty yace"Ku muje mota ma karisa kun tara jama'a fa"Aisha ce tariko Hannun jidda ammh taki binsu sai ta turje,Musty yakalleta yace"Wai meye haka ne"Jidda tayi mirmishin karfin Hali tace tana kallon Aisha"Bandace da binku ba..Kar ku manta Abunda muka aikata gareku..Aisha kinmanta duk tsanar...Shiiii..Aisha tace tana dora hannunta kan bakin jidda kawai taja hannunta sai gun mota ita ta bude mota ta sakata abaya ita kuma takoma gaba Musty ya shiga ya tada motan sukayi gaba.    Sunfara Tafiya Ammh Jidda kuka kawai takeyi hakama Aisha..baice musu komai ba illa kada kai kawai yakeyi Aisha ce tajuyo ga jidda tace"Anty jidda ina mommy...?Tafada hawaye yana zubomata kara fashewa da kuka Jidda tayi kamar wacce ake yankawa Aisha ta tsananta kukanta kan tace"Tana ina..Don Allah karki cemin wani Abu yasamu mommy'"Tafada tana kuka.   Dagowa jidda tayi tana kallon Aisha kawai hawaye yana zuba batare datayi mgana ba,Musty ne ya katsesu da cewa"Jidda ina muka Nufa? kallonsa tayi murya shake tace'!muje kawai.."Bai kara mgana ba saida suka kai Dawakin Tofa kana jidda tace su tsaya abakin titi ya Faka motar Musty yayi suka Fito jidda bata musu mgana ba tawuce tafara tafiya ta dumfari wani lungu suma basuyi mgana ba suka bita..fita chan lungun shiga chan sai gasu ga wani kango wanda daga gani yayi shekara goma dafara ginasa ba"a karasa ba Abun mamaki ciki suka ga jidda ta shige Aisha takalli musty shima ita yake kallo..binta sukayi gidan yana da girma daki bayan daki suke binta ammh dole sai da suka toshe hanci saboda warin kashin alma"jirai duk sun bata guri. Basu tsinke da al"amarin ba sai Jidda ta tsaya cikin wani daki wanda babu komai ciki sai ciyayi daya cika gun suna shiga wani wari ya ziyarci hancinsu sai da suka kara Dade hanci Jidda tajuyo tana kuka tace"Kince ina mommy ko..? To ga mommy ga yadda Rayuwa tajuya momy ga yadda Allah ya maidata g yadda Rudin Duniya da Rudin shedan ya maidata kinga yadda Allah ya maida ta ko Aisha"Jidda tafada tana kuka tana Nuna wani wata yamutsatsan Tsohuwa,kwance duk ta rame ta lalace tayi fitsari harda kashi akwance domin wani wari ne ke busowa bakinta ya karkace miyau yana zuba aciki.   Musty Da Aisha suka bi inda Jidda taNuna musu da kall lokaci daya suka ja baya domin ganin Fuskar inna zainaba wacce ta zagwanye ta rame ta lalace,Dafe kirji Aisha tayi jikinta narawa ta daga hanni tana Nuna inna zainaba dake kwance akasa Cikin Najasa da kazanta halittarta duk ya canza...Tace"Mo..Mo..Mmmy.."Tafada bakinta da harshenta na Rawa shima musty Duk jarumtarsa sai da ya girgiza shima cikin mamaki da al"ajabi yace"Inna kece kika dawo haka...Innalillahi wa"inna Alaihirraju"un..."Yafada yana jin gwiwowinsa sunyi sanyi.   Inna zainaba dake kwance take jin surutu ta dago karkaceccen bakinta tana fadin"Waye..Waye..Nan jidda ce"Tafada Daba Daba wanda bakowane zai gane metake fada ba jidda dake kuka takarisa tana Fadin"Mommy Aisha ce Da ya musty"Inna zainaba na jin haka ta hau miko Hannu tana so tatashi ta kasa bakinta kuwa nata zubar da miyau Aisha da jikinta ke Rawa tana fitar wau hawaye masu zafi takarisa tana riko shanyayyan Hannun inna zainaba tana Fadin"ganinan..Mommy gani nice Aishan ki"Tafada tana rikota Inna zainaba jin haka yasa tasaka hannu tafara shafa fuskarta zuwa kanta hawaye suna gangara ta kumatunta mgana take bama Afahimta Aisha ta kalli jidda tace"Anty jidda kalli mommy bata gani na ne"Tafada tana kuka gyada kai jidda Tayi kan tace"Bata ganinmu dukkanmu.."Tafada cikin karaya,Aisha takara tsananta kuka tana kamkame hanun mommy tace"Ganinan mommy...Gani"Mgana takeyi jidda takara kunnenta kan tadago tana Fadin"Ya musty take kira"Atare suka kalli musty da sauri ya karisa kusa da inna zainaba yana Fadin"Ganinan Inna.."Yafada shima yana riko hannunta..Shafa fuskarsa takeyi hawaye yana zubamata lokaci daya duk dauriyan musty baisan sadda yaji hawaye suna biyo kuncinsa,yama kasa zama baisan lokacin daya saki hanun inna zainaba ba kawai yafice da sauri daga kongon Yana share hawaye.     Musty yana Fita ya fada mota gida ya nufa yana Tafe yana jinjina yadda Rayuwa take..Yakara yarda wlh matukar baka bi Allah kabiyema Rudin Shedan to kana tareda Nadama wacce bazata amfaneshi kaba...Cikin hanzari ya isa gida,awaje ma ya faka motar ya shiga cikin gidan Cikin Tashin hankali,Ammi da Abbu na zaune afalo Musty ya fado falon yana haki da hanzari suka kallesa kan suyi mgana ya rigasu da cewa"Abbu,Ammi kutaso da hanzari kuzo kuga Wani Abun mamaki,"Ammi tace"Lafiya,Abun mamaki kuma a ina? Tafada tana kallonsa Abbu ne yace"Ashh..Muje dai mugani Fatima'"Musty yace"Ammi ki sako mayafi "Batai musu ba tashiga ciki ta sanyo suka fito sunyi mamaki ganin motan ma awaje ya fakata basu dai yi mgana ba,suka shiga mota Yaja suka Tafi.   Bai diresu ko"ina ba sai a kongon Dasu inna zainaba ke zaune suna shigowa musty yaja baya Ammi Da Abbu suka bi jidda Da Aisha dake duke kan wata tsohuwa suna kuka Ammi takalli musty tace"Nan kuma ina ne mustapha...Aisha lafiya kuke kuka"musty baice komai ba yaja hannun Abbu da Ammi yakaisu har gaban inna zainaba kana yace"wacece wannan,kun ganeta"Yafada yana Nuna musu ita tsuru suka mata da ido lokaci daya Ammi tadafe kirji tana fiddo ido tace"ZAINABA..."Abbu ya kalleta kawai sai yakada kai ya juya yana Fadin"Mustapha meye amfanin kawoni nan dakayi...Fatima muje"Yafada yana kokarin ficewa daga kongo,Jidda tace cikin kuka"Karkayi haka Abbu..Indai katafi kabar mommy awannan Halin wlh bansan kuma wazai kara dubata ba..Don Allah Abbu kadawo ko haka Allah ya Nuna ma mommy iyakarta"Duk maganganun dake faruwa Inna zainaba naji gani ne batayi haka take mika hannu tana mgana ammh ba"a jin metacewa hawaye yana zubamata. Ammi ta durkusa ta riko Hannun Inna zainaba tana cewa"Innalillahi wa"inna Alaihirraju"un..Zainaba meya faru dake..Kika dawo haka meya maida ke haka"Ammi tafada hawaye na zubamata cak Abbu ya tsaya ammh bai waigo ba jidda tace"Bazata iya gaya muku komai saboda ko tayi mgana bamai ji..."Jidda tafada tana fashewa da kuka Aisha ma kuka take hakama Ammi.   Jidda tadakata da kukan datakeyi Tafara dacewa"...Bayan Barinmu gidan Abbu nadama ko kadan bata shigemu ba sai ma karin bude sabuwar rayuwa da mukayi nida mommy...Nan ta fadamusu yadda ya faru bayan barinsu gidan ta dora da cewa"Bayan Mommy tamikama Alhaji basiru dukkan Takardun kaddarorinmiu harda na gidan da muke ciki wanda banso haka ba,nayi nayi na hanata ammh taki jina,Tunda ya amshi takardun kaddarorin bamu kara jn labarinsa,Tun mommy na boyemim har dai ta bayyanamin wanda tace tanata kiran wayanshi akashe, kwatsam ranar na sai Notice an kawomana ma"ana megidan daya siyi gidan yana bukatar Tashin mu nan da kwana goma,Wanda jin haka yasaka mommy faduwa faduwa da tunda tayi ta bata kara tashi ba...Asibiti na kaita nan da nan aka tabbartamin Mommy takamu da Paralayse,Wanda saboda rudewa nima nan take na sume koda farfadowata Sai na rasa ina zan Nufa gashi bamu da wata kaddara sauran kudin dake bankin mommy ne naciro na kawo asibiti,wanda lokaci kadan komai ya kare..gidanmu kuma koda naje dubawa na iske har ma achanza fasalin gidan...Da nanemi natada rigima ranar A Police station na kwana na rasa inda zanNufa in samu taimako ga mommy jikinta kara rikicewa takw tunda ta farfado bakinta yake akarkace tana mgana ba"a jin metake cewa ada tana gani kadan ammh ahankali ganin ya dishashe gashi kudinmu yakare Asibiti ta koremu bamu da gun zuwa..Kullum nida mommy kuka muke kukan Nadama Da Danasani wanda bazai mana amfani ba munrasa komai namu bamu da madafe..Dr Hisham ne shine nake saka rai shima koda naje asibitin daya ke aiki na smu lbrin yana gidan yari,ankamasa da laifin zubba da ciki kana da kuma Takardun bogi..Hakika Rayuwa ta tambayemu nida mommy munbiyema son zuciya da Rudin shedan..Dakyar na samu wannan kangon nadauko mommy muka dawo da zama kullum haka yan shaye shaye zasu su suyi iskancin dani in naki yarda sunmin duka tsiya har suhada Da mommy...bama bawa kowa laifi saboda nasani Abunda muka shukane meke girba..Abinci ma gagaran mu yake sai mu kwana bamuci sai na fita nayi bara nasamu kudi na siyomana gari musha..Abbu Da Ammi yau zan Fadi Dalilin dayasa Ya Nazeer ya sakeni...Nan tashiga Raftaka musu komai takareshe dacewa"Wlh tunkan Haka Tafaru damu na Tuban ma Allah nagane cewa Duk Abunda mommy kesawa muna aikatawa ba abu bane mai kyau...",Tafada tana kuka kowa agun kuka yake harta Da Abbu idanunsa sunkada sunyi jajir Ammi kuwa kuka take harda majina   Abbu ya waigo yana Fadin"Alhamdulillah naji dadin yadda Duniya ta nunama Zainaba komai...Bani da abunda zan iya mata halin yanzu abunda tazaba kenan domin tasan duk wanda yasayi rariya zata zubar da Ruwa"yafada cikin Rauni da tsausayi Ammi ta mike ta isa ga Abbu tana Fadin"Haba ADAM..Meyasa zaka kauda ido game da yar"uwanka nafikowa sanin halin tsausayinka dajin kan nakasa da kai..Kalli inda suke rayuwa acikin kwango cikin kazanta kalleta yadda Allah yadawo da ita babu kafafu babu baki babu ido..Kowanan kadai ya ishimi mai tsoron Allah ishara..Don Allah Abbun mustpha ka kalli yar!uwanka katafi zuwa gareta Don Allah"Tafada tana hada hannuwanta,Jidda da Aisha suka kariso suka zube gaban Abbu suna kuka suna rokonsa hannu Abbu yadaga musu kan yataka zuwa gaban inna zainaba kuramata ido yayi kafin yaji wasu hawaye sun kawomai yayi saurin sharewa...Dukawa yayi yariko hannunta cikin muryan Rauni yace"Kinci Amanar Yan"uwantaka Zainaba..Baki kyautamin ba kuma baki kyautama kanki ba..Mubiyu kachal iyayanmu suka mutu su kabarmu duk duniya ke kadaice farincikina nake gani naji dadi..Ammh Zainaba tun tasowarki kikeda zuciyar banza komai nayi miki ban burgeki duk da haka ban damu..Mijinki marigayi Alhaji Hassan har ya bar Duniya bai ji dadin zama dake ba..Gujemin da kika zainaba wlh duk kwanan duniya sai na tunaki kuma namiki addu"an Shiriya kan lokacinn Nadama yazo miki..Ashe na makara Tuni kinfara amsan sakamakin Daki Daki"Yafada hawaye na gangaro masa inna zainaba ita t damke hannu Abbu kawai hawaye yana zubomata yana gangara ta gefen kumatu mgana take sonyi ammh babu dama bakin yakara karkacewa sai zubar da miyau take..bazai iya jure kallonta mikewa yayi da hanzari ya fice yana Fadin'Mustapha..Muje mu samu wanda zasu Taimaka mata su fito da ita muje asibiti daga haka ya fice yana sharan kwallah.   Musty yasamo wasu gardawan Matasa suka suka taimaka akafito da inna Zainaba aka sanyata amota sai asibiti Murtala Aminu kano suka kaita Abunka na masu dashi suna zuwa aka amsheta sai emargency..Dayake daman Anan asibitin Ammi take aiki kuma Sanin mtsayin mai girma VC yasa likotoci suka Rufu kanta. *Comment* *Share* *Vote* *Janaf*💖 _*JANAF*_✍ *DAGA* _*INTELLIGENT WRITERS ASSO*_📝         *NAZIR*         _*(D Journalist)*_ _Based on luv and Romantic story_ *Dedicated to u my Sahiba HAFSAT HAFNAN*💞 NOT EDITED⚒ 48/49      ""Kusan Awa uku kana suka fito da ita,koda likitochin suka fito kowanne fuskarsa babu fara"a ko kadan sun nemi ganin Abbu zuwa office dinsu domin mai Tambayoyi.     Koda Abbu yaje bayanin likitan ya girgiza sa domin ya tabbatar mai baitaba haduwa da mace datake dauke da ciwuka sama da biyar ajikinta ba sai inna zainaba bayan ciwon barin jikin daya shafi daya barin duka baya amfani tana dauke da hawan jini da ciwon zuciya ga ciwon suga gana hanta ga ulcer...sun tabbatar da cewa kowani ciwo yabi jikinta yasamu gurin zama wanda sakamakon hawan jinin shiya dauke mata ganinta shikuma shanye barin jiki,shi ya jirgitarmata da Halittarta,kana zuciyarta ta kumbura sakamakon damuwa kuma yawan Tunani wanda babu mgani balle wani Taimako daga likita. Abbu ya firgita dajin bayanin likita matuka taya mai rai zai iya rayuwa da wa"inan cuttukan ajikinsa mutumin m mace mai Rauni...Hankalinsa ya tashi ainun jikinsa kuma yayi sanyi ammh sai likitan ya kwantar mai Da hankali da cewa insha Allahu komai zaiyi daidai domim matakin farko dazasu dauka shine yimata gashin kashi wanda zai fara zuwa gobe..Godiya yayi ma likitan bayan sungama mganan duk Abunda yakamata.   Koda suka isa dakin da"aka ijiye inna zainaba Abun sai wanda yagani an mata alluran barci bata dade ba ta saketa..Mgana takeso tayi ammh ba"a jin me take cewa,sai dai kawai hawaye dayake zuba mata gabadaya ta chanza kamar wata tsohuwa yar shekara tamanin kowa ya ganta sai ya kusa mata kuka Aisha da jidda kuka kawai suke bamai lallashinsu.    Musty shi ya kira Nazir yake fadamai Abunda ke faruwa,Matuka Nazir Abun yatabasa don ko bakomai inna zainaba jininsane kuma mafi soyuwa gun Abbu..Yana office sanda Musty yafadamai ta waya yakira Nusiba kan tashirya musu tafiya kano gobe da Safe..Itama taji Abun banbarakwai sai tayi Tunanin Allah sa ba karanta zai kai gida ba..Domin sunfi karfi sati basa mgana ana zamam doya da manja,..su Abbu nada wata goma Ciki ya bulla ajikinta wanda Nusiba ta lashi takobin zubdashi shine ya kawo rikici atsakaninsu wanda da Farko Nazir lallabata ya hau da nuna mata cewa kada ta batulcema Allah ammh kemekeme Nusiba ta rike wuta shine sanadin da Har Nazir yadaga hannu ya mareta mari mai gigita wanda sai da takifa baki da hanci suka fashe..Tafadi tana kuka yamata gargadi mai girma cewa"Wlh Tallahi duk likitan Da yayi kokarin zubda min da cikina gumina dan halak bana shege ba wlh dake dashi zanyi shari"a daku ta illa masha Allahu"Daganan yayi tsaki ya dauki yaransa Abbu da Abul dasuka ga mominsu na kuka suma suka hau kuka..kayansu yahadamusu yakaisu gidan Bash ya damkasu hannun Zahra wanda yafadamata cewa Mamansu ba lafiya kai Tsaye zahra tace"Hala ciki ne'Ran Nazir a tunkushe ya amsa mata yakara da fadamata abunda ke faruwa mirmishi kawai zahra tayi bash ke fadama Nazir itama zahra haka yafaru da ita bayan Haihuwa walid da wata sha daya tasamu ciki itama tayi haukan Da Nusiba tayi ammh dasukaje suka ga likita ya basu shawarwari walid na shekara daya ta cireshi anono tacigaba da renon cikinta..Bash da Nazir suka je suka siyoma Su Abbu madara suka kawo suka damkama Zahra.   Tundaga Ranar Nusiba bata kara ganin Farar"ar Nazir ba balle tatambayi ina yaranta..Ko kallo bata isheshi ba baya shiga harkanta itama bata shiga tasa,tun tana fushin harta gaji ta saki ammh shi Nazir baida alaman sakewa don kullum in yafita tun safe sai yammah yake dawowa kuma da zarar yadawo zai shige daki yamata banza..Shiyasa data ga kiransa ta rude tsoronta Allah yasa bakaranta yakai ba tunda ita atunaninta su Abbu suna gun Ammi. ******   ******   *******   ..""'Ammi Da Aisha Da jidda aka bari asibitin suka kwana da inna zainaba wacce suka kwana babu barci saboda yadda inna zainaba ke cikin halin ciwo..Sai da gari ya waye sai ga Anty da kawu lokacin sukaji agun Abbu..Karfe goma Na Safe su Nazir suka shigo haraban asibitin ilu ne ke jan mota Nusiba da Nazir na baya,wanda tunda suka shiga motan ko kallonta baiyi ba itakuwa tana dan satan kallonsa domin ita tagane kuranta fushin Nazir dashi fine agareta,lokacin dasuka isa dakin da taimakon musty sai ga Abbu ya shigo asibitin gabadayansu suna zagaye bakin gadon inna zainaba wacce ke kuri da ido tana kallonsu kamar tana ganinsu mgana take shiyasa Jidda takara kunninta tadago tana kallon Abbu kan tace"Abbu kai take kira'Jin haka yasa ya karisa ya riko hannunta yana Fadin"Ganinan zainaba. ..Mekike sone?Fuskarsa ta hau shafawa tana kuka hawaye na zuba mgana take ba"ajin metake cewa,sai dakyar akaji metake cewa"Ya..Ya..Ya..Ka..Ya..fe..Min..Don..Allahh..."Tafada bakin na zubar da miyau Abbu ya saka hannu ya sharemata hawaye,yana fadin"Har abada ban kulleceki ba zainaba kullum asallata biyar sai na rokan miki Allah shiriya..Allah ya baki lafiya kinji"yafada idanunsa sun ciko da kwallah gyada kai tayi kan tace"Ina..Na..Z.."Jin haka yasa musty ya matsamai ya matso kusa da ita ya kamo hannunta yace"Gani inna..Kidaina mgana kinga condition din da kike ciki"Damke hannunsa tayi tana so tayi mgana ammh takasa sai numfashii take ganin haka yasa suka rufu kanta suna kiran sunanta cikin kuka Inna zainaba idonta yafara kafewa bakinta na motsi dakyar ta furta "Fa...Ti..Ma..Ki..Ya..Fe..Min.."Daganan kuma sai gadon datake kai ya hau jijjiga da gudu Abbu yafice kiran likita Ammi tahau girguxa inna zainaba tana Fadin"Zainaba don Allah kitashi kada ki mutu..wlh na yafemiki duniya da lahira.."Ina lokacin mala"ikan Daukan Rai ya fara zaremata zufa ta ko"ina ke karyomata kafin tafara shakuwa daganan kuma takoma tayi lakwam komai ya kare...Kulli Nafsin za"ikatul maut..Kowani mai Rai sai ya dandani mutuwa kuka Aisha ta fashe dashi kafin tafara ja baya tana girgixa kai kan kace me ta zube kasa asume ana jajenta ne jidda ma ta zube asume Musty da Nazir suka rude sai ga likitoci ganin Abunda ke faruwa suka saka Nurses suka daukesu Jidda sukuma su Ammi suka ce su fita...Nusiba dake bayan Ammi ta rushe da kuka lalle rai ba'a bakin komai yake ba..Mutuwa kenan,koda Abbu yaga haka komawa da baya yayi yayi saurin Dafa bango yana fadin"Innalillahi wa"inna Alaihirraju"un...Yafada wasu hawaye masu zafi suka zubomai rasuwar iyayansu tadawomai Sabuwa yanzu shikenan baida kowa itama zainaba sa"i yayi Allahu akbar to Allah yabamu sa"a.   Koda likitocin suka gama gwaje gwajen su suka tabbatar da Rasuwanta,tunkan su Fada su Nazir suka ce abasu gawanta domin zuwa yimata sallah,..Nan da nan Abunka da manya sungama cike komai anbasu gawanta lokacin kuma su Jidda suka farfado dole anka rankaya dasu zuwa gida,lalle Rai ba"a bakin komai take ba cikin lokaci aka shirya inna zainaba Abbu ya kikkira makota da abokan arziki yafadamusu tuni jama"a suka yi dafifi aka sallaceta aka dauketa zuwa gidanta na gaskiya Abbu na turbuna kasa yana hawaye hawayen Tunawa da shima watan watarana anan gun za"a kawosa ya"yansa ko ya"yan yan"uwansa su kara Turbuna kasa akansa..Kai kaichon Rayuwa matukar mutum bai bi Allah ba. Koda aka dawo kaita gida ya rikice da koke koke jidda sumanta yafi uku tana farfadowa itakuwa Aisha tasha kuka harta koshi daga baya tayi alwala tazo tadauki alqur"ani tana karantawa gwanin ban tsausayi..Sai Da bash yazo shida Zahra suka zo da su Abbu kana Nusiba tasan suna gunta harta su mg da gidado sunzo aranar da matansu sai yammh suka shirin tafiya mg da gidado ne sukatafi zahra ko sai da ta kwana,saboda tana son mgana da Nusiba. Su Abbu kuwa sunyi bul bul dasu tuni suke tatatan Tafiya Abunsu inka gansu sai kace sunyi kusan shekara biyu da haihuwa yadda suka zama ya"yan turawa..koda suka zo ko gun Nusiba basuje ba gun Ammi suka tafi Abunsu..Itakuwa Nusiba sai dazasu kwanta zahra tadamata da mganan Fashemata da kuka Nusiba tayi tana Fadin"Wlh zahra nagane kuskure na tuni kuma nabi duk hanyan bashi hakuri bai bani fuska bane"Tafada tana kuka dafata Zahra tayi kan tace"Kwantar Da hankalinki nima da farko haka nayi..Ammh ba gashi ba har na haifi su"uda lafiya kalau kuma walid shima yayi wayonsa...Karki damu da rashin baki fuska dabai yi kidai kiyi kokarin bashi hakuri don kin bata ran yan maza ne"Gyada kai Nusiba tayi kan tace"Insha Allahu zahra nagode sosai Allah yabar zumunci. *After 7 days* . Tuni gida ya watse tun bayan addu"an bakwai hakika mutuwan nam tadaki rai biyu Abbu da jidda duk da tadaki Aisha ammh kallo daya zakama jidda ka tsausaya mata saboda yadda tarame ta lalace tafige dama yaya lafiyan kura balle tayi zawo ko abinci bataci sai Ammi da Aisha sun mata zaune..Jidda takara tsurewa da duniya ta fahimci dan Adam ba"a bakin komai yake ba..Inhar bakayi biyayyah ga maliccinka ba to haka zaka zo duniya abanza ka koma abanza yau dai ga babban ishara gareta mommy dai tare sukaci Duniyansu da tsinke,ammh yau ina take bata Allah yadauketa bayan dimbin lokacin daya aramata Domin tayi aikin alheri ammh takasa..Jidda wuni take kuka tana kwana kuka kullum cikin istigifari Take Aisha kuwa tana zuwa duk safe in tasamu lokaci Ammi ma na iya kokarinta akanta Abbu kuwa sai dai Abun yadinga damunsa arai ammh ya zaiyi babu wanda ya isa ya kaucema sa"insa tunda Annabin Rahama ANNABI MUHAMMAD SALALLAHU ALAIHI WASALLAM...Yabar Duniya to wajibine kowa ma ya barta. *ABUJA* Tunda Suka Dawo Nusiba tadau damarar gyara zamantakewarsu Dama Su Abbu zahra takara tafiya dasu tace sai komai ya daidaita,tukun na..Tun dawowarsu bai samu zama sai yau dayake weeked ne Tun Asuba tatashi yau da gyaran gidan Nasu sai da tashare ko"ina ta goge ta gyara kafin tafada kichen tahada musu breafsat Buredi ta soya da kwai sai plantain da Arish sai ruwan Na"A Na"A jera komai tayi bisa dining kamin tafada daki zuwa wanka tadade abayi tana Dirzan kanta ta fito ko agun shafa Gogo wanchan shafa wanchan hardai takare wanda bawani makeup bane tayi daya wuce hoda da liptick matsewa tayi cikin riga da wando.wandon 3 quater ne rigar kuwa iyakarta kasan Nono bata da hannu sai hannun vest gashinta ta daure da band atsakiyar kan kamar wata yar party jikinta tafeshe da humra kan tanufi dakin maigida. ""Yana kwance Acikin bargo chan kuryan bedroom tashigo kamshinta yafara kaimai ziyara cikin blanket din ya lumshe ido lokaci daya da cije baki kai tsaye ta isa garesa ta yaye blanket din tana Fadin"N hrt..Kalli haske fa"Tafada tana kallonsa Kara damke idonshi yayi yama juya mata baya ganin haka yasa tai tsaye rike da kugu kan kawai tafada kansa tana mai kukan shagwaba duk yadda yaso yadaure ya kasa saboda shima yaji jiki mirgino da ita yayi yana Fadin"Meye haka..Tashi akaina"Yafada yana ware mata ido shagwabe masa tayi tana Fadin"N hrt..Wai Fushin ne bai kare ba..Nafa bar mganan ciki ne Allah ya sauke ni lafiya Amun Afuwa"Tafada tana kallonsa Hawaye ya ciko idanunta kuri yayi mata da ido kan yace"Why..Why? Nusi meyasa kikai haka? kinsan yadda zuciyata ta shiga garari saboda kalamanki ga gudan jini na wanda muka taru muka samar dashi ta hanyar suna,...Kinsan yadda kika bakantama Raina kuwa,har Nafara tunani cewa nine kika gaji d.."Saurin Zura harshenta tayi cikin bakinshi lokaci daya kuma da tallafo kanshi shima cikin azama ya amshi harshenta ya rike Yafara kissing dinta in a Romantic way..sunkusa mintin goma haka kan su saki bakin juna Nazir yakura ma Nusiba ido itama shi take kallo cikin dashashiyan murya yace"plz Wifey kada kikara azabtar da zuciyata da kalamanki tare da Fushinka..I can"t take it ok"Yafada yana shafa fuskarta runtse ido tayi hawaye suka zubomata tace cikin muryan kuka"Baran kara ba Habibi kayafemin"harshe yasanya yana dauke hawayen nata,kafin yadago yana kallonta yace"Tunkafin kiyimin laifin nariga na yafe miki wifey I love u so much Ummi Abul"Rimgumeshi tayi tana Fadi cikin kuka"Love u more and more N hrt"Daganan karatun yafara chanza salo Tuni suka rikita juna saboda kowa fa ya azabtu da rashin Dan"uwansa. Sai suka gurji juna fiye da awa uku kana suka fada wanka chan ma shirishiritan suka dasa kan suyi wankan su fito shiryawa sukayi su sauka kasa sukayi breafsat dinsu suna kammallawa suka koma kan kujera suna zauna suna Rumgume da juna suna hiransu ta masoya Ranar da wuni akayi biyan Bashin kauna saboda fa anci bashi da yawa...To Nazir dai Nema yake ya famshe kwanakinsa Arana daya itama Nusiba ta jajirce ta nuna mai jarumta don itafa tayi missing mijin nata,Ga kuma dayan ciki kuma kunsan cewa Dole Nazir ya rike wuta..😂😂😂 *END*😜 _Kai Am Tired wlh..Manage Dis plz..I tink komai ya kare ko kuna Bina Bashin wani Abu ne_😜😜😜😘😘😘 *NUZNAZ FOREVER INSHA ALLAH*💖 *Comment* *Share* *Vote* *Janafi*💘