[3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kado🐊🐊 ta ruwa ce🌧🌧🌧 na sajida 🤔 Bismillahi rahamanirahim. Asalamu alikum warahamatulahi wabarakatuhum zauran makaranta na shigo da labarina kirkirar sa nayi idan anyi katari yayi kama da labarin wani a gafarceni nayi sa domin nishadantar da makaranta na gode 🐊🐊🐊🐊🐊🐊🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊 Sir, sir, please let me help you please sir cikin tsawa da magagin bacin rai yake furta don't touch me i said get out! Tayi Saurin runtse idanuwanta ta juya da Sauri zata bar ofice din har ta kusa fita ta kuma jiyowa kanta a kasa ita bata bar ofice din ba ita bata zauna ba ya kai minti talatin idanunsa a rintse sanan ya Mike cikin takun kasaita da karfi ya jiyo sai gani nayi ta kame hanunta guda a sama daidai goshinta dayan kuwa a tsaide daidai cinyar ta ta hagu wato sara masa tayi da ido naga ya yi mata nuni da gudu taje ta bude mai kofar ya fito halo naga tana biye da shi cikin waige waige har suka fito harabar maaikatar nan naga motoci a jere duk sojojine sun kame dalilin fitowar sa ita kuwa da gudu gudu taje ta bude masa bayan motar ya shiga ya zauna ita ma ta bude baya ta shiga REUSA Kenan bodyguard din general IRFANE. Asalin familyn Elhaj Mohamed Ibrahim buzu sananan dan kasuwa baban dan siyaya Wanda ya baiwa siyasa gaskiya ya tsaya a matakai da yawa in da al'uma tayi naam da shi talakawa ke mararin sa hakan ya saka ya tsaya takarar shugaban kasa cikin ikon allah lokacin zabe ya lashe zabe . Elhaj Mohamed Ibrahim matan sa biyu hajiya sajida itace uwar gida sarautar mata yayan ta shida mata biyar namiji daya leylatu sai Irfane, baraatu, farida, Ilham sai autar su aisha. Sai amarya mai suna khadija yayanta biyar rehab rumaissa imane nafissa sai mimi, Irfane shi daya ne namiji a cikin yayan elhaj Mohamed Ibrahim ya taso cikin gata aman duk da hakanan bai saka tarbiyar sa ta sami tangarda domin yana kare hakokin musulunci saï dai kash allah yayi masa tsare gida sam baya dariya bazaka gane farin cikin sa KO akasin hakan aman fatima nunu dinsa tace yana dariya tofa idan Kagan shi yana murna a gaban dadyn sa KO momyn sa sai autar su mimi sai kuma Wace ta rena sa fatima. Irfane ya kasance mai farin jini tun yana dan shekara 18 kafin ya tafi kasar waje makarantar sojoji inda yayi formation din sa ya fito commandan cikin ikon allah ya kama aikin sa da yake mutun ne mai saa mai kwazo kakarfa yayi ta samun ci gaba yana da shekara 30 yayi aure ya auri zeinab bafulatana er gidan ambassader yusuf kyakyawar mace mai ji da kanta ta haifi er ta ta farko mai suna afane. Tana da shekara biyu zeinab ta kuma samun wani cikin mai laulayi sosai yake bata wahala cikin ikon allah cikin na wata uku tace ga garinku domin da cikin allah ya anshi abinsa kai mun ga tashin hankali da kyaur irfan ya warware har ya koma bakin aikin sa inda ya tatara ya kaura da er sa Wace yake so tamkar ransa saï dai tun daga wanan lokacin irfane babu ruwan sa da al'amarin mata sam basa gabansa wanan lamari na tayarwa da elhaj Mohamed Ibrahim hankali da duka familyn wanan shugaban kasa mai adalci Mû dawo labari ........... [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kado🐊🐊ta ruwa ce 🌧🌧🌧 na sajida 🤔 🐊🐊🐊🐊🐊🐊🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊 2 Tafe suke cikin nutsuwa motoci 12 ne a hanyar sun doshi wajen rantsar da shugaban kasa wato Elhaj Mohamed Ibrahim laluwa sai tashi take sanan ko'ina ka duba zaka ga sojoji polisai kai harta garde sarki a warwatse a cikin wanan gari domin kawo tsaro a wanan rana duk inda motar su zata huce sai kaga an kame ana Sara musu har sai sun huce a haka suka ISO banban filin taron inda jamaa ke ta kaucewa suna bada hanya daidai harabar da aka tanada domin ajiye motoci suka yi parking da Sauri naga sojojin suna fitowa daga cikin motar dake gaba da baya sai a wanan lokacin naga Reusa ta fito aman a wanan lokacin sai da gabana ya fadi domin ta sha bakin glass kunan ta da wani abu (micro bluetooth) da Sauri naga ta dana abin tayi magana duk saï naga sun yi mutun uku uku wasu a gaba wasu a sharen hagu wasu a na dama duk sun tsayar da bindigogin su ai ba shiri na fara karkarwa sai a sanan naga ta juya ta bude masa motar ya fito nayi saurin furta hasbunalahu wani'imar wakim allahu akhbar kai gaskiya allah yayi halita a nan wohoho yana fitowa naga ya kama taku cikin karfi uwa zaki a nan duk suka rufa masa baya suna shiga naga kujera an rubuta general irfane ta isa da Sauri ta daidaita kujerar ta goge duk da ba wata kura ba komai sai a lokacin irfane ya ISO ya zauna da Sauri ta koma bayan sa ta kame Ba'afi awa biyu ba aka fara gudanar da wanan taro bayan aduoi kowa a tsaye yake inda aka rantsar da mr president gaban dubunan jama'a sai bayan komai ya lafa irfane ya Mike ya je zai risina aban sa yayi Saurin dago shi ya rungume saï a sanan naji ya furta : congratulation dad allah helps u handled well this heavy test amin( barka dad allah ya taimaka) cikin farin ciki ya ansa masa da thank you son i love u. Shima yayi murmushi suka kuma yin musabaha Sai da taro ya watse sanan suka kama hanyar wajen aikin su suna zuwa aka kuma bude masa ya fito ya shiga cikin ofice dinsa reusa na biye a bayan sa ta kuma Sara masa sanan ya lumshe idanun sa yana nufin ya salameta ta juya da Sauri ta fita sai a wanan lokacin naga baiwar allah ta jinginu da katangar ofice din tayi ajiyar zuciya ta share zufa kasa kasa naga tana motsa bakinta tana fadin mutun sai zafin rai da masifa allah ya shiga tsakanina da azabar sa. Ta fito tana yi musu salama sai fara'a take musu kamar ba'ita ba yanzu a wajen rantsar da mr president a haka har ta fito ta nufi wata karamar mota fara mai shegen kyau naga ta bude ta shiga ta tada ta daga a hankali naga ta doshi unguwar gidan shugaban kasa na kuma ware idona naga da gasken cen zata shiga nace tap to wacece reusa???? Labarin reusa mu hadu a kashi na 3 taku har kulun sajida +22792245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kado 🐊🐊ta ruwa ce 🌧🌧🌧 na SAJIDA🤔 🐊🐊🐊🐊🐊🐊🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊 3 Wacece RAISA??????? Ya ga marigayi Buraima da hajiya fatima. Buraima Bahaushe ne ya kasance mutun mai rigima fada sam baya barin ta kwana idan yana rigimar sa maganar mutun daya tilo yake sauraro wato Elhaj Mohamed Ibrahim Wanda suka yi zaman aminci da shi suka yi zaman anguwa daya cikin aminci, Bouraima bashi da kowa a Nigeria shi dan Niger ne a can din ma yayan mahaifin sa kadai yayi masa saura ya kasance mutun mai kwazo yayi karatun sa a Nigeria inda allah ya taimake shi ya zama karamin soja baya wasa da aikin sa sanan idan yana bisa aikin sa komin matsayin ka baka isa ya saurara maka ba idan har ka taka doka dalilin daya saka ake Kiran sa zapi yana cikin haka allah ya hadasa da fatima bafulatanar asali er uwar hajia Sajida matar Elhaj Muhammad Ibrahim kunu huce in shaka baiwar allah allah yayi mata sanyi bata da fada bata da daga murya ga yawan murmushi allah ya hada auren su da zapi sunyi zaman lumana domin duk masifar sa sai dai yayi ya gama bata tanka sa a kulun fatan sa allah ya bashi yaya maza suyi gadon sa a aikin soja sai dai kash sai da suka kwashe shekara tara allah bai baiwa Fatima haihuwa ba kwatsam wata ranar juma'a sun tafi yawon gaishegaishe aka gabatar musu da cincin da waina ta juma'a a gidan gogo Rukaya a nan tayi ta kelaya amai abu kamar wasa har sai da suka dangata da asibiti inda gwajin farko aka tabatar musu da shigan cikin wata uku wohoho kazo kaga murna wajen wanan family Buraima yayi ta murna da adu'ar allah ya sauke matar sa lafiya cikin ikon allah suka reni cikin su har allah ya sauketa lafiya ta haifi ya mace abun mamaki Buraima yayi ta murna yana godewa allah akayi suna yarinya taci sunan RAISA. Raisa ta tashi cikin gata domin daga ita Fatima KO batan wata bata kuma yi ba ta kasance ya taya tilo wajen Bouraima sai ya dauki burin nasa ya daura a kanta a kulun ka ganta kayan jikin ta wando dogo ne da riga ta ci damara tun tana shekara takwas Buraima yake koya mata fada a filin gidan su sam bata da kawa mace sai maza duk sai ta kwaso fitinar abanta wato idan kaga tana dambe da maza abin sai ya baka mamaki aman tana da fara''a balatana idan jinin ku ya hadu . sam Fatima bata son halayar Raisa domin ita a ganin ya mace kilatata ce mai kunya ce mai kauda kai ce sanan mai hakuri ce sai aka samu matsala Raisa bata da wanan aman ya zata yi sai hakuri domin hali ne gado ne. Cikin ikon allah Bouraima ya saka Raisa a makarantar sojoji zurmu cikin karatun ta kai da data domin itama burin ta Kenan ta zama soja. Tana sauran shekara uku ta gama allah ya yiwa Buraima rasuwa wanan mutuwa ta girgiza Fatima da Rumaisa da duk wani masoyin su inda ya barwa matar sa wasiyar ta kula da karatun Rumaisa ta barta ta zamto jaruma sanan ita ma Rumaisa tayiwa mahaifiyar ta biyaya. Bayan arba'in duk kowa ya watse aka bar Fatima Da er ta Rumaisa ana cikin haka Sajida ta nemi alfarmar mijinta kan er uwar ta ta dawo gidan su suyi zaman su da yake dangin su ba a Nigeria suke ba a camaru suke shima yayi amana da wanan shawara domin yana son taimakawa aminin sa haka akayi inda suka tatara suka koma aman daya Rumaisa bata so domin ita gani take takura ce bare sam basa shan inuwa daya da Irfane ya tsaneta kamar ya kasheta dalilin dabi'un ta na shigar maza da yanda take abota da su da komai.... Komawar su gidan su Irfane Elhaj Muhammad Ibrahim ya dauki nauyin karatun Rumaisa cikin ikon allah ta gama karatun ta a shekara ashirin da biyu fitowar ta Kenan aka Sakata ta zamto bodyguard din general dalilin kwazon ta abin da ya mugun bata masa rai da yaga decision din kuma har da saka hanun mahaifinsa a wanan lamarin abun da yasa bai isa yayi musu ba aman har taje ta dawo daga aikin ta baya yi mata magana sai dai yayi mata nuni da idanuwan sa KO yayi rubutu a takarda ya ajiye idan ta shigo sai ta karanta kuma yakan Sakata tayi tsaye a waje ta kame sai tayi awa guda tukunan ya kifta mata ido ta sauke Ci gaban labari Tana isa bakin get ta farko ta fito taje ta nuna carte dinta a nan suka Sara mata ta koma ta shige get na biyu ma sai da tayi hakan sanan ta samu shiga cikin gidan inda ta barni baki wangalau ina kalon aljanar duniya o allah kamar baza'a mutu ba wato makaranta idan nace zan zayano muku wanan palais sai mu gama litafin nan bamu gama lisafi ba abun ya huce da tinanina sai da naji karan karnuka manyan manyan nan na kasashen waje masu shaida mutun tukunan na artaya a guje na bi bayan Raisa domin samo mana labari muje zuwa 🙃😀 +22792245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kado 🐊🐊ta ruwa ce🌧🌧🌧 na SAJIDA🤔 🐊🐊🐊🐊🐊🐊🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊 4 Da dan gudu gudu take taka matatakalar wanda zai sadata da baban falon cikin gidan Elhaj Muhammad Ibrahim bata kai ga idasawa ba ta hango tarin jama'ar dake falon sai kai kawo suke ba shiri ta ja ta tsaya tayi wata ajiyar zuciya a ranta ta furta oh my god sanan ta share zufar data karyo mata da azama ta juya tayi bayan gidan inda mutanenta ke tsaye yau suma a kan aiki suke tana isa suka Sara mata sai washe hakura suke John da ismaeil Kenan suna cikin masu tsaron gidan mr president sanan suna shiri da Raisa tana isowa tayi musu murmushi su ma suka maida mata suna kokarin aje hanayensu sanan suka zuba mata ido ita kuwa kokarin konce jakar data goyo a bayan 🎒ta ta sojoji ta fitar da wata igiya doguwa Wace take kule da wani karfe mai hakora murmushi fuskar ta bai gushe ba ta dan ja da baya ta daga daidai karfen nan tana wulwulashi sanan ta rike karshen igiyar ta jefa na daga kaina naga jikin windows ne a na fari bata samu ba sai a na uku naga ta ja da kyau ta daga kanta naga Ismaeil da gudu ya kawo mata jakar tayi masa murmushi sanan tace thx ta kama igiyar nan da hanuwan ta biyu ta dire kafafuwanta jikin garun ta fara haurawa ni kam na juya da gudu na tarbeta a sama domin wanan aikin ba nawa bane ina shiga dakin tana dirowa cikin dakin nata bata kula da mutun ba saï data jawo igiyar ta juyo sai tayi arba da mahaifiyar ta Wace take tsaye tun da taga an jeho karfen domin dama tasan wani aikin saï Raisa Da Sauri ta saki baki saï kuma ta tapa hanu tana wata malalaciyar dariyar yake ta nufo Fatima tana fadin : lah Umuna yaushe kika shigo? Sanin ki da shigowa Umuna kinsan wani abu yau kam ..da Sauri ta daga mata hanu tana fadin oh allah gani gareka shin Raisa yaushe zaki gane cewar kin girma ne, yaushe zaki dena sokoncin nan naki yanzu tun safe in uwanki ke ta neman ki kin sauko maimakun ki shigo ta hanyar da mutun zai bi aa sai dai ki biyo ta windows ? Shin Raisa idan kin hadu da mutane cinyeki zasu yi KO mai?????? Da Sauri ta isa jikin mahaifiyar tata ta shiga jikin ta sosai ta dora kan ta a saman cinyoyin Fatima tana dan juya kan ta ta ce i'm sorry Ma kinga yanda jikina yake shine dalilin biyowana ta nan domin nayi dauda da yawa aman ai kin ga Ilham tana hada pâti na murnar wanan ranar to nima ina tsaka tsaka insha allahu so please ki gafarci er ki kar kiyi min fushi na halaka abin ka da zuciyar uwa nan da nan ta karaya ta rungume er tata cikin kaunar ta face ohk tashi maza kiyi wanka ki saka atampa kinga yau gidan masha allah da baki sanan yayan ku ma yana da baki ina ta famar hada masa kayan tarban bakin sa ai tana ji an ce yayan su ta kebe dan karamin bakin ta share daya ta daga girar ta wato bai shafeta ba fatima na lure da ita ta shareta don kam ita tana mamakin wanan kiyaya ta Raisa da Irfane duk da baya shiga sabgar kowa aman da ita abin yayi yawa, ta Mike tana kokarin fita a nan Ilham ta shigo tana Ma wai don allah ina sis ne har yanzu bata shigo ba bata gama fadin maganar ba ta kwalalo ido ta ce kai aman ke baki da kirki to yaushe ma kika shigo ne ta ina kika biyo domin tun dazu nake baza idanuwana naga shigowar ki cikin murmushi Ma tace aa to gatanan ai sai ta baki amsa ita kuwa ta juya ta bar dakin, Rumaisa ta ce oh madame yanzu na shigo meye a jakar ne Ilham ta ce kayan mu naje boutique na sayo mana domin nasan ke baki da isashen lokaci kin san kuma akoy casu tana daga gira Rumaisa tayi murmushi tace kai ke dai allah ya baki lafiya to ina zuwa bari nayi salar isha'i saï kizo ki gyara min kaina bazan iya ba KO walahi na saka hula ai ba shiri Ilham ta Mike ta sara mata tana fadin eya sorry yr majesty ta dauki filo ta bita a guje ta fita tana dariya ita kuma ta jiyo ta fada toilette tana dan wakewakenta Cikin dakin hajia Sajida Irfane ne konce yayi matashin kai da cinyar Fatima Afane a saman ruwan cikin sa hajia khadija da hajia Sajida suna can gefe guda suna kuskuskus cikin nutsuwa take shafa kansa a hankali ta fara zaro kalamai kamar haka Haba yarona me yayi zafi ne haka wa ya taba min autan maza wa ya batawa sadauki rai nasan dai wanan ranar farin cikice ga dukan family din mu shin wa ya tabo sojana? Cikin yatsina da hade fuska ya daga jajayen idanun sa ya ce Ma na gaji da zancen auren nan komai fa lokacine KO? Tayi dan murmushi ta ce shekara 34 fa Irfane shin sai mun mutu ne zaka yi aure yayi Saurin tashi ya ce no no no zamu mutu gaba dayan mu aman saï kinga auren Afane . ta kuma yin murmushi tace yarona allah baya barin wani dan wani ya ji dadi kai dai dan allah ka tarbi bakuwar nan kayi mata fara'a don allah. Ya dago hanun sa ya shafa fuskar ta sanan a hankali ya furta kin fi karfin rokona abu insha allah idan tazo a kawota wajen wanan shirmen na anti leylatu da ta tsara zamu hadu a can yanzu zan je masalaci kafin na gama a kintsa my princesse domin bazan barta ba yana fada ne kansa a kasa yana dan shafar fuskar Afane Wace take ta bangalar dariar ta uwa tasan me suke fada. Yana fita suka tafidomin Lokacin hajia khadija ta dade da fita hajia sajidah ta ce hum Gaskiya kun bata yaron nan da yawa elhaj da ke yanzu a ce banban mutun Kamar shi sai da lalaba Fatima Tayi dariya tana fadin lalala a barmin yarona Ni Kam nasan Yanda zanyi da shi yayi Abin cikin ruwan sanyi. A haka suka fito cikin baban falon domin Salamar bakin nasu wa,inda suka zo wajen walimar taya murnar ga Elhaj Muhammad Ibrahim. Waouh Waouh u look so 👍🏿 sis wai kin ganki kuwa Ilham ke koda Rumaisa Bayan ta Gama caje mata gashi fama nake na hango wanan kyakyawar halitar Na saki baki na Shiga murza idanuwana ina ta wasiwasin gano Wacece wanan sai da naji Ilham ta kuma furta gaskiya sis sai kin saka wanan takalmin 👠👠 nayi saurin Kalon ta nace Allah Sarkin sarauta Allah mai Ikon rayawa da KashewA gaskiyane ba karya Rumaisa ta hadu Ita Ba doguwa ba ita ba Gajeria Wato tsaka tsaki form Coca Cola Ashe Tana da hips Waouh nonon nan Nata a tsaye cir gashi a kumbure Masha Allah gashin uwa na Jariri sai kyali yake an baza shi a gadon baya saura kuma a gaban kirjinta hancin nan Kamar Ita ta yiwa kanta Wato a Mike yake zuwat da manyan idanuwanta Walwal sai kyalkyalin kwali suke gashin girar ta a hade cif sai Dan karamin bakinta da baya gajiya da tsotsar sweet kalar fatar ta irin ta Metisse ce domin babanta bahaushene mahaifiyar ta kuwa bafulatana Kai Masha Allah ina cikin hakan naga ta daga doguwar rigar ta gyara ta daura karamar bindigar ta Ilham tace what halan kina aiki ne?????? Rumaisa Tayi murmushi tana daga hanun ta👌🏽 tana kashe ido daya ta ce saboda Tsoro a saida gida a sayi bindiga sukayi dariya suka tafa Sanan tace hey👉🏻Itama tace hey👈🏼 suka kuma yin dariya Sanan suka juya suka fito domin halarta taron anti Leilatu, Sarar su kenan idan suna tare taurarun in matan A wajen taron... +22792245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Karyar kado🐊🐊ta ruwa ce🌧🌧🌧na SAJIDA🤔 🐊🐊🐊🐊🐊🐊🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊 6 Ilham ta fara gamawa cikin nutsuwa da kula ta tashi a hankali fudun kar yayanta ya hantare ta KO ya daka mata tsawa aman duk sunyi mamakin hakan domin allah yayi wa Ilham ci har da na mamaki cikin nutsuwa take takawa ai tana barin wajen ta zuba a dubu🏃🏼‍♀🏃🏼‍♀ tayi dakin Rumaisa tana shiga ta ware dukan karfin ta ta dadawa Rumaisa kuli tana fadin tashi ta Sauri ta diro tana fadin lafiya? Ilham tace ke aba ke san ganin mu gaba dayan mu tap yau kam mun bani wly tun da ya fada har yanzu gabana faduwa yake idan kika ji aba na kira haka serius ne. Raisa ta ce muje tana kokarin bude kofa ta manta karyar da ta gila Ilham tayi gaugawar dakatar da ita tana watsa mata harara sanan ta ce au kin manta kina wajen aiki😳😳😳 Raisa tace chuiiiiiit OK bara na dira nan da kamar minti 20 sai na shigo nace ai dama a kusa nake, hakan kuwa akayi 23 minutes leter sai ga Raisa ta shigo cikin falon gidan tana salama da alamun gajiya a tatare da ita kafin ta zauna mami da ke zaune tana buga gem ta ce anti ki haura dakin dadadyna suna can cikin nutsuwa ta haura tana kokarin bale igiyar baban takalmin dake kafarta mai shegen nauyi tana zuwa tayi salama muryar momy (Sajida) taji tana ansawa ta kutsa kai ciki wani mahaukacin sanyi mai ratsa jiki yayi mata salama cikin nutsuwa ta isa da kayan aikin ta bakake da hular ta sai a sanan ta cire hular ta zame kasa tana gaishe da aban nasu sanan ta dawo kan iyayen ta mata hajia Sajida ta ce zo nan beby dawo daga nan ta mike ta nufe ta ta zauna kusa da kafar ta FATIMA ta watsa mata harara tana fadin ke baki ga yayanki ba sai a lokacin ta ce lah ban ganshi ba Ma ta juya ta risina tana ina yini cikin kauda kai ya amsa mata a takaice da lafiya Gyaran muryar Aba ya dawo da kowa daga dogon tinanin da ya afka sanan ya fara magana cikin nutsuwa kamar haka ayiwa anabi salati gabadaya suka amsa da salalahu alaihi wasalam bayan adu'a ya fara magana Ya ku matana da yayana da yan uwana na tara ku ne a yau domin na isar muku da sakon abin da na yanke a kanku ina mai son sanar daku cewar ina son Hada auren zuminci tsakanin Irfane da kuma Awatif cikin Sauri irfane ya dago kansa ya zubawa aba ido nan da nan idanuwansa suka kada suka yi jajir jijiyoyin jikinsa suka mimike da Sauri Ma ta kama hanayensa ta zuba masa ido tana dan girgiza masa kai tana yi masa nunin ya nutsu a gaban manya yake cikin karfin hali ya tatara nutsuwar sa ya fara sauke ajiyar zuciya kamar Wanda yayi tsere da dawakai aba ya ci gaba da fadin KO da mai magana cikin sauri suka fara girgiza kai suna aa aa ba mai magana ya kuma cewa Raisa da Ilham ina so ku bani hankalin ku nan ai a tare gaban su ya bada bum bum ya dan nisa yace hakin aurar da ku na rataye a wuya na kun kai mizalin aure don haka ina mai umartar ku da ku baiwa mutun daya daya damar ya zo zance ku fahimci juna domin bazan kuma zuba muku ido nan gaba ba (2 years) iya wa'adin da na tsayar muku Kenan Raisa ta hada hanayenta biyu ta zabga tagumi ta fada cikin tunanin wanan tatsuniya ta Aba domin ita a hakan nan shin waye ma zai sota kai da sake wai an ari zanin mahaukaciya sai da taji an dafa ta ashe har sun watse sauran ita da hajia Sajida da ta tsura mata ido tana lazimtar ta a hankali ta tabo ta firgigit ta farka tana ajiyar zuciya ta shiga soshe sohen kunya Momy tace Raisa lafiya? Tayi murmushi ta ce ba komai Momyna bara na je dakina na gaji sosai good neight momy Momy ta ce bye beby ta juya domin tarar da mijinta tana mai adu'ar allah dai ya cika mata burin ta Wanda take adu'ar sa shekara ashirin da biyu yanzu............ Irfane ne zaune ya tsurawa awatif ido yace...... +22792245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kado🐊🐊ta ruwa ce 🌧🌧🌧na Sajida🤔 🐊🐊🐊🐊🐊🐊🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊 7 Cikin miskilanci ya ce murnar me kike Sai a sanan ta tina bafa ya son rawar kai sai ta tatara nutsuwar ta tace shin baka murnar abin...cikin kasala ya daga mata hanu da fadafada yana fadin ke ki saka cikin tsarin ki cewar bana tambaya a mayar min da wata tambayar Cikin sine kai ta ce sorry kayi hakuri sanan tace am eh ina murnar malakar burin raina ya dan nisa yana nuna alamar gajiyawar sa da yawan dumin ta ya daga mata hanu ta tashi ta bar dakin Lokacin data juya tana taku a nan ya kare mata kalo wato awatif irin matan nan ne manya manya ga tsaho ga diri masha allah, allah yayi mata manyan manyan nonuwa da manyan hips shi yasa kawayenta ke koda ta da baban goro sai magogin karfe allah yayi mata kyau masha allah sai dai bata da gashi sanan kananuwan idanune da ita ga iya rausaya duwaiwai yayi ajiyar zuciya yana ayanawa a ransa KO ba komai za'a huta da ita sanan tana dan sifar matar sa marigayiya yayi mata adu'a ya mike ya nufi wadrope din domin neman maganin sa tun kafin ya shiga hanu Turuturuturururu ya habibi eh eh yeah ya habibi wake waken da Ilham ke ta faman rerawa Kenan bayan shigar ta dakin ta tana ta tsale tana dariya Raisa ta buga tsaki tana fadin ke ya isheki hakanan haka kawai ki hana min baci mtssssssssssssss Ilham ta ce eya sis kiyi hakuri ba fa ni na kar zomon nan ba rataya ma ba'a bani ba Raisa ta kare mata kalo ta tashi tana zira dogon wandon ta baki tana fadin sai kiyi ta juya ta nufi wajen swimming pool ta cire takalman ta ta zira kafafun ta ta shiga tinanin duniya can dai tayi murmushi da ta tuna idan lokacin yayi bata kawo ba ai shikenan sai ta kuma yin dariya har da tafa hanaye tana fadin yesyesyes ta mike ta shiga rawa ba waka tana rere "" "i a soldier i do not care about the makeup love me as i'm so far away you young men""" Irfane ya ja tsaki a ransa domin ya bude windows yana shakar ni'imtatar iskar dake sauka a nan yaga fitowar ta da farko kamar ranta a bace daga baya kuma sai yaga ta shiga rawa ita daya shi dai baya jin abinda take fada ya kuma yin kwafa a ransa ya ce small and especially crazy ya fada gadon sa da bayabaya Ai kawata nake fada miki yanzu ya gama kuka yana rokona nayi masa rai na aureshi da kyar na amince.ohoh allah awatif ce konce a dakin da aka sauketa ta takarkare tana shekawa kawar ta Amina karyar saï da kyar ta amince da auren general Amina ta ce..... +22792245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kado🐊🐊 ta ruwa ce🌧🌧🌧na Sajida🤔 🐊🐊🐊🐊🐊🐊🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊 8 Ina alfahari da ku masoyana cikin ku bazan manta da Mariama(Mami), Leilatu aminiya, ma chérie habibiti Zeinab (Andiya) jinjina gareki, er auta ta Nafissa kina raina, dukan in matan Malan gadjo ina Mika gaisuwata allah ya barmu tare, masoyana masu kaunar novel dina sanan suke kara karfafamini guiwa jazkalahu bil janatil Firdaussi taku har kulun S-A-J-I-D-A love u all writers Titi tace dan allah kai aman inayi miki murnar samun sadauki bebyna aman shin ya zakiyi da ni ni fa gaskiya idan ya shiga hakina bazan iya lamuntar yin nesa da wanan lalausan jikin kamar auduga Awatif ta ce ke er gari kema kin san ai shege baya kintsuwa sai dai ya sha giya ya koma kan aiki suka kuma sheke da dariya (wa'iyazubilah wa'iyazubilah allah ka Karemu da mu da iyalan mu wato makaranta na canzawa aminiyar awatif suna ganin darajar sunan Amina na mayar da ita titi domin baiwa wanan suna hakin sa) a haka suka ci gaba da hirar batsar su wato Awatif na aikata ludu ne allah ka karemu da mû da iyalan mu amin Washe gari karfe 7 da minti 27 Nafissa ke ta buga tsaki ta turo bakinta da Babar wayar ta a hanu tana fadin what? No bana son fari na fi son kalar ruwan hanta irin na princesse because i'm a princesse shating take tana ta famar fada ita daya Mimi ta fito da gudu tana hi sisi kinga nima na fara nono KO??? Aisha ta ce ya salam ke a ina kika san wani nono Nafissa ta ce ke kuwa hajia baba ke waya fada miki nufin hakanan din kar na kuma ji kuna irin wanan zancen ba kyau da Sauri mimi ta ce bazan kuma ba domin Momy ta ce duk Wanda yake abin da babu kyau to dan huta balbalbal ne Nafissa ta ce hakane mimin Momynta Imane ke konkwasa dakin raisa tana fadin Anti Raisa Ma na kiranki Raisa ta bude dakin cikin shirinta na zuwa aiki duk ta sha damara da hular ta 👩🏻‍✈ ta ce OK muje ta shige gaba Imane na biye a bayanta suna fita ta tarar da Ma rike da waya ta je ta rungumeta tana fadin morning Umana tayi murmushi ta ce morning yarinyar su a tare suka yiwa juna murmushi tace nayi kiran yarona na fada masa yau zaki zo a lati domin sai kinyi jagorar rakiyar kaninki makaranta bodyguard dinsu baya jin dadi yanzu yake ta amai anyi cikin clinik da shi Raisa ta ce eyyah OK su fito suna fitowa ta daga mimi tana yi mata wasa direba ya bude musu Babar hamer din suka shige ya tayar suka kama hanya Da isar su makaranta ta fito ta hanhanga hanyar tukunan cikin nutsuwa ta fitar da yaran tana yiwa kowace rakiya har ajin su tana gamawa ta fito sun kama hanyar zuwa wajen aikin ta sai ta lura da wasu mashin biyu dake biye da su nan ta cewa direba ya canza hanya suna shiga kwana ta ga suma sun shigo a haka dai har suka shiga wani titi da jama'ar daidaiku ne cikin kura musu ido taga sun zaro bindigogi cikin karaji ta cewa direban maza yayi kokarin ganin ya ja cikin Barack KO kusan barac din ma cikin kwarewa ta ziro kanta a lokacin har sun fara harbin su ji kake tau tau tau karar bindiga ta saita bindigar ta ta shiga mayar musu martani cikin kwarewa ta kuma dana kira tana fadin halin da take ciki sanan daidai wajen da suke kuma a je a kewaye makarantar su Mimi duka tana wanan bayani ne da micro-bluetooth haka taci gaba da dauki ba dadi da wa'inan tsauraran cikin ikon allah daidai karar jiniyar sojoji daidai sun sameta a .............. +22792245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kado🐊🐊ta ruwa ce🌧🌧🌧 na Sajida 🐊🐊🐊🐊🐊🐊🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊 9 Jinjina gareki yagana allah ya barmin ke Jin karar jiniyar sojoji ya saka cikin azama suka yi wata irin juyawa a wanan lokacin na bayan mashin din ya sameta a damtsen ta na hagu inda ta rike jikin motar tana harbi da yake karamar bindiga ce a hanun ta sun samu sun sha kafin isowar sojojin ita kuwa ta fara jigata domin tana ta zubar da jini sosai da sauri ya taka birki ta bude ta fito ganin har da general tayi saurin kamewa tana sara masa shi kuwa bakin glass ne a fuskar sa fuskar nan kamar hadari tana sara masa ta fara zayano masa abin da ya faru cikin turanci tana cikin bayani naga ta fara hajijiya sanadiyar jinin da ke zuba a jikin ta ga kuma bulet din dake hanun ta bata ankara ba sai ji tayi lu ta tafi ba numfashi a tatare da ita da azama Irfane ya tarota ta fada jikin sa yayi musu nuni da su gama binciken wajen ya juya da ita a hanun sa kamar jaririya ya bude motar da yazo da ita ya shiga mutane shida suka bi bayan sa sauran suka ci gaba da aikin su Da kyar ya tsayar da shawar kawai bara ya kaita asibitin cikin gidan su yafi dalili kuwa shine Ma dinsa yana mugun tausayawa Ma dinsa wanan yarinyar sam bata kamaceta ba yarinya kamar kato mtsss yaja tsaki yana adu'ar kar ta mace masa Ma dinsa tayi kuka baya son KO kuda ya rabi Ma din sa, Isar su ke da wuya ya kuma daukota da gudu gudu ya nufi ciki da ita inda su kuwa in rakiyar suka tsatsaya suna ta muzurai yana shiga aka karbeta ana yi masa sanu akayi dakin tiyata da ita domin fitar da bulet din yana juyowa yaga su Momy da gudu gudu suna rige rigen nufo sa Momy ta jero masa tambayoyi kamar haka: ina bebyna mai ya sameta shin su taba min jikin ta, tana inane a ina suka tare ta mai tayi musu suna hauka ne wai KO ta mutu ne?? Da karaji ta karasa tambayar KO ta mutu ne??? Inda yaji abin kamar saukar aradu a tsakiyar kansa ya rasa ma ansar da zai bata kawai yayi zuru yana binta da kalo a badini yana famar tinanin to ina Ma ne KO bata ji labari ba???????? Maganar Momy ta maido sa daga tinanin da yake tana fadin wly yaron nan ka raina mini wayo shin zaka buda baki kayi min magana ko sai na babala maka mari ne? Kaga fitinennen yaro kai magana ta zamto kamar mutuwar ka baka son yiwa mutane magana Da karfin hali ya tataro kalmar bakin sa zai hada ya bata amsa yaji docter Mariama tana fadin ma'am alhamdulilah mun samu mun cire bulet din sanan mun tsayar da jinin tana dakin hutu ma munyi mata alurar barci saboda ta dan huta Momy tayi hamdalah tana washe hakora ta ce muna iya shiga mu ganta docter? Dr Mariama ta ce eh aman please ayi a hankali Madame Ta juya Momy ta bi bayan ta inda Irfane yayi cikin gida yana shiga ya tarar da Ma dinsa tayi shiru kanta a kasa da mayafi a hanun ta da alama shawara take da zuciyar ta na ta je KO kar ta je sosai yaji tausayin Ma dinsa da sasarfa ya dafa ta tayi saurin kalon sa ta kirkiro murmushin karfin hali tana yi masa ta ce yarona yaushe ka shigo sai kuma ta kali jinin dake jikin kayan sa ta langwabar da kai ta ce eyyah jikin ka duk ya baci maza muje ka bani kayan nan a wanko su ta juya tana kokarin mayar da hawayen da ke kokarin zubo mata da sauri ya rikota ya zaunar da ita ya ce Ma bata mutu ba ai har ta farfado tana dakin hutu Ma Tayi ajiyar zuciya tayi murmushi tace alhamdulilah yarona tashi kaje ka rabu da kayan nan duk jinine ya bata su ya kali kayan ya ce love u Ma itama tace love you son Bayan kwana biyu jikin Raisa yayi sauki suna zaune ita da Ilham da Nafisa sai labari suke suna ta sheka dariya Ilham tana basu labarin saurayin ta Samir Wanda take masifar so Nafisa ta ce anti raisa fa waye mai buga number dayan Raisa ta warci filo ta cila mata tana fadin ni kam bani da lokacin wanan shirmen ta mike ta shige toilette ta bar su Ilham suna ta labari suna tsaka da labarin sai jin salama suka yi su prince Imran ne da in rakiyar sa sai fadanci suke yi masa shi kuwa ya ci fuska gaban dogaran sa yake sai da ya sami lafiyayar kujera ya luntsume a ciki yayi musu nuni da su bada waje cikin kirari suka fita suka tsatsaya a kofa nan da nan aka cika masa gaban sa da kayan ciye ciye da shaye shaye cikin mutunci da girmamawa suka shiga gaisawa yana ta raraba ido yana son ganin ta inda tauraruwar tasa zata fito suna cikin haka irfane ya shigo da Afane a hanun sa domin yaji isowar su Imran ya Mika masa hanu suka gaisa ya ce soja wuta soja bindiga soja marmari daga nesa yayi dan murmushi ya ce kai kuwa likita bokan turai suka kuma tafawa Fatima ce tayi salama ta shigo da Sauri prince ya zame kasa yana gaishe da ita tana ansawa fuskar ta konce da murmushi daga bayi suka ji ana kugin Ilham kafin ta shiga sai gata ita ta fito kunya kamar kasa ta bude Fatima da Ilham da nafisa su nutse ita kuwa kanta a kasa tana fadin please ja min zip dina na kasa ja wanan daurin ya warware wando ne yanzun ma a jikinta dan dai ba matsatse bane ya dan rike daga kasa sai er ficikar riga Wace hanun dama dogo ne na hagu kuma na shimi ne babu KO bra daga ciki gata mai ZIP ce shiyasa ta kasa sakawa dalilin ciwon dake hanun ta bayan ta gama wanka da mugun takaici Ma ta ja tsaki tana yi mata hararar ke dai kin ji jiki sai a wanan lokacin irfane ya kali wajen ta bai san dalili ba sai ji yayi gaban sa ya mugun faduwa sanan ya ji mugun haushin fitowar ta a haka da sauri zuciyar sa ta ce kai kuwa me ya shafeka sai kuma ya baiwa kansa amsar dalili shine tana er Ma dina ya watsa mata harara ya kawar da kansa Fatima (Ma) ta yi mata nuni da mutanen dakin sai a sanan ta lura da su Ilham tayi saurin ja mata zip din tayi tsaye tana kalon kasa a hankali ta zauna Ma kuwa ta juya ta bar dakin Barkan ki da warhaka yaya jikin ki fada min yaya kike a hankali ta zuba masa ido ta kuma kali jama'ar dakin inda hankalin ta ya sauka kan general da Afane Wace tun fitowar ta daga toilette take ta daga hanayen ta da maganar ta ta yara tana Mama ni mama tana nufin Raisa ta dauke ta shi kuwa sai kara riketa yake Ta sakarwa afane murmushi tana kokarin karbar ta ta dan duka da sauri ya kuma kawar da kansa yana ta jan tsaki a ransa a dan fusace ya ce ke kar kiyi ki kayar min yarinya kinji KO taya zaki iya daukan ta a haka Prince ya furta Raisa cikin kasala da sauri ta juya tana kalon sa sai kuma ta amsa masa ta koma ta zauna irfane ya mike yana fadin kaga Malan ina jardin idan ka gama da yayan cikinka ka iso yayi GABA abinsa bayan ya dire afane Wace ta dane cinyar Raisa Ilham da nafisa suka silale domin sun lura Imran na son yin magana da Raisa Cikin nutsuya ya shiga fayace mata abin da ke ransa ita kuwa kawai sai ta bushe da dariya tofa😳😳 abi yazo ga gwanai kukan aure da salalami Tace prince shin da wa kuka saka wanan gasar KO wani abu ka sha dai KO kuwa mafarki kayi? Idan kuwa ba daya lale kana bukatar shiga asibiti shin me zakayi da kato dan uwanka???? Kaga ni fa katone duk abin da kato zaya yi nima zan iya kaga ni ban iya ado ba ni ban iya kwarkwasa ba ni ban iya daura Zani ba ni ban iya girki ba a tsaitsayen nan haka nake so please ka dena yaudarar kanka ka dauko yarinya mai suna mace aman ba ni ba A nitse ya taka har gaban ta ya dan gurfana gaban ta ya ce ki yarje mini ni kuwa nayi miki alkawarin zan nuna miki akoy abinda namiji zai yi Wanda mace bata isa ta aikata shi ba kuma zan nuna muki yes kema macece domin ke Zara ce zan nuna miki duk girman mace da karfin ta da takamar ta a kasan namiji take domin NAMIJI BAYA kadan na (Aisha) Tayi murmushi tana fadin sanun ka da kokari prince aman da kake wanan zane kai fa dan gata ne baka san meye wahala ba ni kuwa soji ce ban san meye hutu ba Ya kuma yin murmushi mai birgewa ya ce eyyah i love you Raisa Sai da gaban ta ya fadi domin bata taba kawowa ranta cewar watarana itama zata ji wanan kalma daga bakin namiji tayarda tabas allah gafurun Rahim ne gagara misali Ta kalesa tayi kalar tausayi tana fadin kayi kokarin koya min sonka Yayi Saurin fadin thank you my love da wanan damar da kika bani insha allah zaki amsa Kiran Madame Imran Raisa suna cikin tataunawa yana gyara mata bandejin da ya warware yana gamawa daya daga cikin dogaran ya kwala salama sai da ya gama ya luluba mata mayafi ya bada umarnin a shigo ya shigo yana mikawa prince waya ana kiransa ya daga ya kara yana salama daga dayan sharen aka amsa sa........... Love u ❤❤❤❤😉 +227 92 24 53 38 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kado🐊🐊 ta ruwa ce🌧🌧🌧na Sajida🤔 🐊🐊🐊🐊🐊🐊🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊 11 Aba yace son mun gama komai da iyayenka kasan rigimar su ai kawai tare zasu tafi saudiya idan sun yi sala bayan azumi suyi sayayar lefe su biyo ta dubai su kuma yin oder komai sai su dawo aman ni sai kusan salah zan tararda su so kaga bayan salar azumi da wata daya sai a daura aure Irfane ya ce OK Aba duk yanda kuka yi daidaine Aba ya ce allah yayi maka albarka allah ya jibanci lamuran ka Ya ci gaba da ansawa a nitse Beby ki saurareni shin bana baki tausayi ne? Don allah ki tausaya min wly idan baki bada amanar ayi auren mu just bayan salah ina iya shiga wani hali wai ke an fada miki kowa ma irin ki ne? Raisa ce zaune cikin family dinta Imran yayi kiranta yana yi mata korafin shi fa ya gaji da wanan lamari yana son malakar ta a matsayin mata Ta bushe da dariya ta dan kauce wayar ba tare da ta fadamasa ba da ya kwabeta baranbaramar da zata barko masa cikin dariya ta kali Hajiya Sajida tana fadin Momy kinji Imran wai ya gaji shi fa aure yake so idan ba haka ba yana iya shiga wani hali wai na tausaya masa to goyon shi zanyi ne ta kuma bushe da dariya inda Hajia khadija da Fatima suka rinka sine kai domin sun san inda zancen ya dosa Ilham ta tayata dariya tana wani abu sai oga Raisa Raisa ta cuno baki ta ce Momy me nayi kuma naga su Ma sai sine kawunan su suke uwa suna gaban siriki ta kuma bushewa da wata dariyar Momy ta ce oh beby shin jiya ma ba na fada miki ba'a fadin wasu zancen da zakiyi da saurayin ki ba? Tace Au harda wanan? Momy ta ce harda shi Tayi murmushi ta kali mahaifiyar ta wace garin harare har kamar idanuwanta su fado ta kuma yi dariyar Hajia khadija ta ce Ilham idan Samir ya shirya ba sai mu hade mu sha bikin mu ba Da gudu ta tashi ta shige dakin su tana rufe fuska Momy ta ce gulma Raisa ta ce Momy na fada ? Tana murmushi ta ce eh fada min ya ta Ta ce ai shi Samir din ya dade da fadin irin abinda Imran ya fada yanzu Kenan ita bata fada ba to ai ita Ilham din ta ce cikin Sauri ta hadiyi maganar ta tana fadin Aussshhhhhh sanadiyar jifanta da Fatima tayi Ta dafe wajen tana raurau da ido da gudu ta Mike ta tararda el uwarta domin taga Fatimar na kokarin tardota Su kuwa mai zasuyi in ba dariya ba sai bayan komai ya lafa hajiya khadija ta ce to hajia alhamdulilah zan kaiwa Elhaj wanan labari mai dadi Momy ta ce duk yanda kika yi Mamar yara su duka suka yi murmushi Hajia khadija ta sha ado tana zaune tana yi wa Mr president labari mai dadi bayan sun gama cin abinci wanan na daya daga cikin al'adun gidan nan domin Karin shakuwar iyalan, Ta ce Elhaj ina da albishir fa Ya tatara hankalin sa kanta ya ce fada min amaryata tayi dariya tana fada masa yanda suka yi da su Raisa abin ya bashi dariya ya ce kai yata masha allah kice cikin ikon allah za'a hade da na yarona Ta ce eh nima hakan nace aman har aji ta bakin su A haka na fito na baro master president da hajiya khadija su karasa tataunawar tsakanin su Washe gari da safe [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kado🐊🐊 ta ruwa ce🌧🌧🌧 na Sajida🤔 🐊🐊🐊🐊🐊🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊 Cikin girmamawa ya ansawa mahaifiyar sa wato gimbiya Balkisa mai gadon zinari Mata ga sarki Abdul Rahamane har ya gama wayar Raisa na kalon sa tana karantar yanayin sa yana gamawa ya kaleta dauke da murmushi a fuskar sa ya ce : sarakuwar ki na gaishe ki Tayi gaugawar rufe fuska irin taji kunyar nan na ce lale wai su Raisa da kunya sai kuma ta bude fuskar suka ci gaba da tadi har dai lokacin salar la'asar ya gabato ya tashi ya fita domin samun jam'i ita ma ta shinfide Afane wace ta dade da yin baci ta tashi ta shige bayi domin salatar salar. Haba prince taya zaka zubar min da kima ta a wajen wanan mata mazan ? Wai mai yake rudar ka a tatare da ita? KO dai tausayin ta kake ji ne? Irfane ne ke ta surfa fada har da zufa ga amin nasa wato Imran don yayi masa albishir din samun soyayar Mata maza kamar yanda yake kiranta, Imran ya ce abokina ka tayani son wace zuciyata ta zaba idan ba hali ka kauda kanka plz domin ina jin maganar ka kuma a ganina Raisar nan fa musulma ce shin idan baka Goya min baya ba taya zamu shawo kan hajia(Balkisa) kasan fa har yanzu bata bar zancen zubaidar nan ba, Irfane ya dan ja nunfashi sanan ya ce kar ka ce ban fada maka ba ka zubar da girman ka Imran ya ce a gaba ma yana kyalkyaltar dariya irfane ya tashi ya bar masa wajen mai gaba daya ma cikin bacin rai Bayan sati biyu Abubuwa da yawa sun faru ciki har da kankamar soyayar Imran da Raisa Wace a kulun ta allah sai ta barko wani abin na takaici KO kayan dariya KO kayan haushi sam bata san ana dan risinawa idan ana zance da saurayi (sai ka ce Oo) shi kuwa gogan abin na birge shi Soyayar Ilham da Samir na matukar birge jama'a domin ana gudanar da ita cikin tsafta da soyayar juna A haka har raisa ta gama hutun rashin lafiar da tayi inda ta koma bakin aikin ta cike da kuzari General ne gurfane gaban mahaifin sa yana saurarar sa Aba ya ce................ +22792245338 ❤sajida❤ [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kado🐊🐊ta ruwa ce🌧🌧🌧na Sajida😜😜 🐊🐊🐊🐊🐊🐊🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊 12 Yau ta kama ranar asabar kenan yau azumi sauran kwana 13 daidai A yau ne Awatif zata koma gida tun karfe takwas da rabi take zaune tana jiran Irfane domin suyi salama a motocin gida za'a kaita domin ta ce sai ta biya gidan su kawar ta titi bazata bi jirgi ba shi kuwa gogan har yanzu bai shigo ba Ki maida hankali ki dauko min rayuwata muje na yiwa matata bankwana ; Raisa ta gama karanta abin da irfane ya rubuta ta juyo ta kalesa ta ce na dauko Afane tayi baci shine na shigo na sanar maka Bai ce komai ba ya mike ya kama hanyar fita ta tataro wayoyinsa tana biye a bayansa da sauri har suka isa wajen motar tasa ta Bude masa ya shiga tayi mazaunin direba cikin kwarewa take murza motar har suka iso da yake da sunan sa jikin motar ba'a tsayar da su ba aka bude musu suka shige Suna shiga ta bude ta dauki Afane wace tayi lamo tana ta sharar bacin gajiya tayi ciki da ita a hankali take takawa har ta iso wajen shiga ta dan tura kofar da kafarta ta shige tana shiga ta buge mutun kanta a kasa ta ce sowie domin bata son yin hayaniya ta tayar da afane, ita kuwa abin sai ya mugun bata mata rai dama gashi tana ta maman jiran sa bai zo ba ga kuma wanan bakar ta zo ta buge mata er yatsar ta wani haushi ya cika ta sai huci take A nitse ta shinfide Afane ta juyo domin zuwa dauko wayoyin Irfane da sauran kayan wasan Afane da dan gudu gudun ta ta fito saï taji ance banza jaka marar hankali kawai ta dan rage Saurin da take aman bata tsaya ba ta ci gaba da tafiya Awatif ta kuma cewa marar tarbiya wace iyayenta basuyi bismillah wajen haihuwarta ba jaka marar usili ai bata san lokacin da tayi kukan kura ta kifawa Awatif mari kamin ta farga ta kara mata wani sanan ido a rufe ta nuna ta da yatsa tana fadin ke ki shiga hankalin ki ba Wanda ya isa ya zagar min iyaye na kauda kai sanin darajar iyayena ya sa bana zagin na wasu so ki rufawa kanki asiri domin kan Ma and Pa ina iya aikata komai, daidai wanan lokacin ya kutsa kansa cikin falon sarai yaji komai abin da ya faru dama ya san a rina tamayi kokari Awatif ji tayi kamar kunan ta ya dade ne bata ji domin a iya tinanin ta tun da allah ya haliceta hanun wani dan Adam bai taba shafar jikin ta da niyar yi mata rauni ba sai gashi yau harda mari marin ma karamar yarinya marar usuli Gyaran muryar da irfane yayi ne ya maido da hankalin su gareshi Awatif na ganin shi taje da gudu ta rungumeshi tana rusa kuka shi kuwa sai ya kasa gwalarta duk da yana son yin hakan aman gudun kar yarinyar nan ta raina matar da zaya aura saï yayi shiru kawai ya kauda kansa Ita kuwa ta kare musu kalo sai taji sam bata ji dadin rungumar da awatif tayi wa irfane (to fa Raisa yaya dAï??) cikin kasala ta juya ta nufi dakinta ta fasa dauko kayan tana shiga ta konta tare da rintse idanuwanta tana karanto duk adu'ar da tazo bakinta har ta samu baci yayi awan gaba da ita, Raisa na barin wajen yayi gaugawar cireta daga jikin sa ya fara magana cikin kakausar murya yana fadin Ma(Fatima) ta kasance kanwa a gurin Momy sanan uwa a wajena Momy haihuwata kawai tayi aman Ma ita ta san dawainiya da ni har yanzu kuma na kan konta saman cinyar Ma nayi mata kuka duk irin girmana don haka ina mai gargadinki bacin rai kar ya kaiki ga aikin da na sani Da Sauri ta ce sorry husband sorry bazan karaba Yayi dan murmushi yace ya huce A haka ta shishiga duk tayi musu bankwana sanan ta kama hanya da dumbin alkhairi da kuma in rakiya Mafarkin da tayi shi ya saka ta farka cikin gigicewa tana kankame jikin ta mafarkin ya tsoratar da ita shin mai ya kaita cikin lambu da irfane ba a matsayin bodyguard ba aa a matsayin Wace sukayi shiga iri daya har ma da zoben alkawari a hanun su ta ni sa tayi ajiyar zuciya ita kadai ta ce mafarki karya mafarki shirme mafarki tatsuniya aman duk da hakan ta kasa komawa bacin sai tashi tayi ta shiga gyara takalmin ta Wanda zata yi sabkon zuwa wajen aiki ............. Love u [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kado🐊🐊ta ruwa ce🌧🌧 na sajida😘😘 🐊🐊🐊🐊🐊🐊🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊 13 Godiya mai tarin yawa zuwa gareki antina Anti Jamila allah ya barmin ke Jinjina ga masoyiyata Ouseina 😘 Konci tashi ba wuya yau har sauran kwana biyu familyn Mr president zasu daga zuwa kasa mai tsarki sai shiri suke duk da ba wasu kaya zasu dauka ba domin anyi musu tanadin kayan da zasu saka a can sanan yau suke tarbar bakin su wato Prince Imran da Samir idan kaga Ilham sai shige da fice take tana dan shirye shiryen ta ita kuwa Raisa sai baci take shekawa domin sun yi aiki mai tsauri na tsaron general wajen wani meeting da ya samu halartar manya manyan sojoji na kasashe daban daban, Bangaren masu abinci Ma na tsaye bisa kafafuwan ta tana fadin ga yanda za'ayi ga yanda za'ayi domin tarbar baki, Ilham ce zaune tana ta tayar da Raisa wace take ta baci tana tura bakinta irin an dametan nan da dan magagin baci take furta oh plz ilyta ki je palo ganinan zuwa Ta ce aa wly tashi tashi ba inda zanje tashi kiyi wanka mu tafi abinda nasan halinki sarai tashi mana ta karasa tana kara bubuga bayan ta Raisa ta mike ta fada toilette ta sakarwa kanta ruwa tayi bruch ta fito ta saka dogon wando irin damemen nan wanda daga kasan ma ya matse kafafuwan sanan daga wajen guwoyin kamar bera yayi wasa da wajen kalar blue ne ta dauko rigar ta kalar ash ta saka ita ba matsatsa bace budada ce ta dauko bindigar ta karama wace take kasan filon ta ta duba da kyau taga babu risq in ta dana kanta ko da an zauneta, ta dauko belt dinta ta daura ta daureta tsap a jikinta ta ja rigar ta ta rufe ta dauko lotion dinta ta dan shafa ta cukuikuya gashin kanta ta saka hular ta blue sai wani takalmi kato (chimberlake) ta saka ta daura igiyoyin sa ta juyo tayi gaba tana fadin muje Ilham tayi murmushi tana raya a ranta za'a sha fama gidan sarauta suna fitowa Ilham ta shige yiwa iyayen salamar zasu shige saloon ita kuwa tayi gaba abinta Ansha gyaran gashi masha allah aman sai mita Raisa take an shafa mata mai a kai a hakan dai aka zanawa Ilham kunshi aman fir Raisa taki a zana mata itama dole sai haka suka baro saloon din suna tafe suna labari suna dariya har suka ISO gida Wajajen karfe biyar baki suka iso gidan Mr president sun gaishe da iyayen sukayi gidan irfane gaba dayansu domin su sami nutsuwa kafin suje ga sahibansu Tun da suka zauna suke labarai inda wayar irfane ke ta faman tsuwa aman KO kalo bata isheshi ba domin ya san mai kiran Samir ya dauko wayar sa ya danawa Ilham kira ta daga cikin kwarkwasa tana iyayi shima sai wani kara narkewa yake irfane ya ja tsaki yana fadin an girma ana cin kasa Imran yayi dariya yana fadin son Kenan Irfane ya ce broth wai dan allah mai zakaci da yarinyar nan bakar nan mai kama da aljana Imran yace soyaya yana wani kashe ido guda yana cije leben sa Irfane yace sakarci dai a bodyguard akoy taushi ne (kuji fa da taushin na damun ka ne irfane? Inji Matar manya) Imran yace hhhhh a sukumbiya akoy nutsuwane? Irfane ya kai masa duka domin ya san Awatif yake cewa sukumbiya ya kauce yana kyalkyata dariya Bayan salar isha Hajia Sajida da kanta ke shirya er tata tana fadin bebyna kar ki manta fa banda ihu banda kokowa banda daga murya kinji plz bebyna ki nutsu plz ita dai sai gyada kai take domin hankalin ta gaba daya yana wajen Afane ne idan ta farka bata ganta ba akoy rigima Momy ta ciro mata wasu materiel kalar ja mai ratsin baki dan ubansu sun sha dinkin doguwar riga har kasa daga saman ta matse daga bakin kugun ta bude har kasa da hanun ta iya guwar hanu ta kuma dauko dan kune karami baki sai takalmi baki mai dan tsini ta bata ta saka ita kuwa ta daura mata dan kwali saman gashin da yasha gyara ( wato makaranta da ba a gabana aka shirya Raisa ba da sai na rantse ba ita bace domin ta hadu iya haduwa) Momy ta ce kinyi kyau beby tayi dariya tace momy bara na tarda su tun dazu ilham take yi min test Cikin takunta na sauri ta fito tana waka tana ta juyi har dan kwalin ya fado daga kan nata ta dauko tana mitar dama ya za'a daurawa mutun wanan katon abin to yanzu ya zatayi ta daura shi ai kuwa ta karasa warwareshi gaba daya ta daga zata daura Ilham ta kuma kiaranta sai kawai tayi daurin ba tare da ta tsara shi ba tayi gaba abin ta ta shigo falon da suke zaune tana shigowa Ilham ta mike ta shiga tafa hanu domin daurin kamar indon kauye ta.......... +22792245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kado🐊🐊 ta ruwa ce🌧🌧na sajida😘😘 🐊🐊🐊🐊🐊🐊🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🌧🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊🐊 14 Masha allah anyi sunan yayata Binta mun samu ya Hafsat allah ya raya mana cikin adinin musulunci Dariyar da Ilham ta bushe da ita shi ya tinzura Raisa ta hade girar sama da ta kasa ta turo baki ta galawa Ilham harara sanan mai gaba daya ma ta cire dan kwalin tayi jifa da shi Samir yayi Saurin tarewa yana fadin haba kawass karki jiwa tawan ciwo mana tayi kwafa ta tunkari Imran Wanda yayi sumar zaune yana kalon irin baiwar gashin da allah ya yiwa Raisar sa yayi murmushi shi kam yana son mace mai gashi sosai duk munin ta kuwa shi baya gani a haka ta isa ta zauna tana zama ta Mika hanu ta dauki tufar dake ajiye Wace zulumi ya hane shi ya ci ta kai bakin ta ta shiga ci shi dai kawai kalon ta yake yana tsananin mamakin irin wanan halaya ta Raisa tana gama cinye na hanun nata ta kuma mika hanu sai a lokacin ta tino nasihar Momy tayi saurin ajewa ta shiga kokarin nutsuwa yayi murmushi ya ce bebyna ina son ki ina son tsarin rayuwar ki sosai Tayi murmushi tana kalonsa ita kadai take rayawa a ranta to wai shi so din nan ya ake a ji shi ne meye ma so din ? Shin irin wanda take yiwa su Ma (Fatima) ne? Ta kuma yin murmushin shi kuwa kawai kalonta yake yana ganin tana ta aikin murmushi gaba daya kumatunta sai sun lotsa ya kai yatsar sa a hankali ya saka a dan ramin na kuncin ta Wani wawan tsaki suka jiyo a tsakiyar kansu da suka juya a tare Irfan ne tsaye da Afane a hanun sa tana ta ihun mamarta tun da ta farka ya miko mata ita yana yatsinar fuska kamar zai taba kashi ya juya ya dauko dan kwalin da ta jefi Ilham da shi ya juyo ya mika mata yana wani kakauda kai ya furta ki koyi daure kanki gaban yarinyata kar ta koyi mumunar dabi'ar ki cikin faduwar gaba ta daura dan kwalin tana dan juya kanta Imran abin ya bata masa rai saï yake ganin wanan ai walakancine ita kuwa KO a ranta domin ta saba da irin hakan A haka ya juya yana takun sa mai cike da kasaita ya bar wajen inda gaba dayan su suka raka shi da ido Masarautar elhaj abdurahaman Ina bazai yiwu ba wanan ai kaskanci ne da neman zubdawa wanan masauratar mutunci da kima a idon mutane shin Imran ya rasa wa zaya aura sai namiji dan uwansa ah to namiji mana duba fa ki ga hoton yarinyar nan wanan ai kawai a dena ce mata mace a kireta da garzali in banda jaraba mai yake jan sa a jikin wanan murdadiyar yarinyar ya ce bata da sitira sai wando da riga da katon takalmi👢👢 kulun kugun ta daure da bindiga ita a kulun tana jiran a kawo mata hari ta tare? Wanan ai ba matar gidan sarauta bace wanan matar yare ce can wa'inda basa sallah ko in kokowa aman a gaskiya bazan lamunci irin wanan cin zarafi da walakantar da kai ba ai wly ko zanyi yawo tsirara ne KO da zan yaye Imran ne dole ya fasa auren wanan katon Hajia Bilkisu Kenan mahaifiyar prince Imran sai masefa take kan auren Imran Wanda a farko tayi amana da shi ta Nuna tana so domin a lokacin bata sans Raisa ba er Mr président bace sanan bata san cewa da BODYGUARD dan ta yake soyaya ba sai yanzu da aka tsayar da maganar aure inda ta tada kayar baya tace sam bata san zancen ba duk irin kawaicin sarki abdurahaman da irin son da yake yiwa matar sa uwar yayan sa wanan Karin kam yaki ya biya mata bukatar ta domin KO ba komai yana ganin darajar Muhammad Ibrahim yana na'am da wanan aure aman sam hajia Bilkisu ta ki ta maida hankalin ta ta goya masa baya su hadu su sha bikin cilon dan nasu hakan kuwa na mugun daga masa hankali baya son yaga matar sa abin kaunar sa tana bata ranta to dai yanzu haka tana maseefar nan ne a gaban kawar ta Zeinab Wace ta dage take ta tirata kan gaskiya wanan yarinyar bata dace da takamar sarauta ba to taya ma zata iya yarda a tsare ta ita mai tsare wani ? Can ta nisa tace kawata barni da shi insha alahu idan ya dawo zan same shi na fada masa ra'ayina game da wanan shirmen auren ta ja tsaki ta mike domin amsa Kiran mijinta Sarki Abdurahaman Tun karfe goma na dare suke zaune a airport suna jiran tashin jirgin su na karfe daya domin zuwa kasa mai tsarki In matan ne kadai domin su iyayen a jirgin Mr presedent suka daga bazasu bi jirgin haya ba Kowace ta sha abaya mai kyau tayi roling din kanta da mayafin abayar ita kuwa Raisa ta tufke kan nata yana tsohuwa sai pikipiki take da idanuwanta tana dauke da Afane Wace itama ta sha abayar tayi mugun kyau Tana cikin kai kawo ta ga test da wata bakuwar lamba an rubuta ki kula da yarinyata tayi murmushi taki yin rply don kawai ta kular da shi ta kuwa samu domin sai tsaki yake ganin har yanzu yarinyar nan bata yi masa amsan message din sa ba ya ja tsaki ya dana kiran ta yana shirin ta dauka ya sauke mata kondon balaki Daga dayan bangaren yaji ana cewa............ Taku har kulun er ku kanwar ku yayar ku er uwar ku er buzaye SAJIDA love u😘😘😘😘 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊ta ruwa ce🌧na Sajida📸 15 Daga dayan bangaren yaji ana cewa ki kular min da kanki bebyna kiyi mana adu'a sosai allah ya nuna mana ranar da zan kiraki matata ki kirani mijinki Da gaya ta ce ina tsananin sonka my prince zanyi missing dinka a lot Irfane ya zaro ido ya kurawa wayar ido kamar tana kalonsa yana ayana shi kadai ya san irin walakancin da zai yiwa Bodyguard lale yarinyar nan ta raina shi , sai cicije leben sa na kasa yake domin idan ransa ya bace sai leben sa na kasa yayi ta karkarwa yana cije shi yana lumshe ido dan yayi control din fushin sa da Sauri ya dane ya kashe kiran yana duba agogon hanun sa yayi tsaki domin sauran minti 13 jirgin su ya daga lokacin bazai ishe sa ba da yaje ya babala yarinyar nan ya nuna mata tsakanin aya da tsakuwa, yayi tsaki ya fada makeken gadon sa yana ajiyar zuciya Raisa tayi murmushi ganin an kashe kiran ta kara gyarawa Afane konciyar ta har aka fara kiran sunaye alhazan da zasu daga a haka suka yi salama da Imran wanda yazo yi musu bankwana domin shi ba yanzu zai tafi ba Masha allah allah ya sauke su lafiya inda suka tarar da masu tarban su suka dugunzuma banban gidan da sarki Khalid ya sauke iyalan Elhaj Muhammad Ibrahim Isar sa kenan garin nasa (kantsé) yana konce yana baci huta gajiya jakadiya ta kuma shigowa wanan shigar ta ce ta 6 har yanzu bai farka ba ta koma ta zube gaban Gimbiya Bilkisu tana fadin allah ya kara miki lafiya da tsahon rai har yanzu bai farka ba Ta nisa ranta a jagule ta ce OK bayan an sha ruwa ai zan gan shi mutumin kawai Jakadiya ta ce allah ya huci ran Gimbiya matar sarki allah ya sanyaya ranki duk wani bakin abu da zai tunkaro ki allah ya tarwatsa shi allah ya kara haskaka tauraruwar mata Gimbiya bilkisu ta kada kai tana ta huci Bayan an sha ruwa Imran ya shirya ya shiga bangaran mahaifiyar sa duk da dumbin fargabar abin da zaya tarar Yana shiga ya bayin suka fara jero masa gaisuwa da kirari sanan suka yi layi suka bar dakin gaba dayan su wanan yana daya daga cikin tsarin wanan masarauta idan Imran ya ziyarci mahaifiyar sa KO mahaifinsa to kowa zaya tashi ya bar su su zanta Cikin nutsuwa yake takawa yana karantar duk adu'ar da tazo bakin sa domin samun kwarin guiwar tunkarar mahaifiyar sa yana isawa ta zube ya dora kansa a saman cinyar ta yana ajiyar zuciya tsakanin da da uwa saï allah duk sai ta nemi banbamin fadan nata ta rasa a hankali ta dora hanun ta saman kansa tace why prince? Why ? Me yasa zaka zabi wanan yarinyar ne me ka gani a tare da ita da yake rudar ka? Duk kalar macen da kake so zaka sameta kamamin daga nan naija har kasar maka kowace kalar fata sanan komin kyanta aman saï ka tile a Bodyguard? Mace mai tsaron lafiyar namiji sadauki? Mace mai gaisawa da maza tayi cudanya da maza wani sa'in ta kwana waje daya da maza? Kasan da wani kalar namiji take mu'amala? Shin baka tsoron cututukan zamani? Tun da ta fara wanan bayani ya rintse idanuwansa gaban sa ke luguden duka yana dan girgiza kansa yana ajiyar zuciya A nitse ya ce: bani da kamar ki ya ke umana bani da wada ya kamo kafar ku ke da abana plz ki saka min albarka a aurena KO naga da kyau ki tausayawa yaron ki mai son farin cikin ki Ranta ya gama baci ta ce................''''' +227 92245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊 ta ruwa ce 🌧🌧 na Sajida😘 16 Ranta ya gama baci har ta buda bakinta zata balbaleshi da fada sai kuma tayi wani tinani a ranta tayi dan murmushi ta dafa kansa tana cewa naji zanyi nazari Ya dago yana murmushi ya ce love u mamana Konci tashi ba wuya wajen allah yau sauran kwana biyu sallah kuma yau su Mr president suke isowa domin suyi sallah a kasa mai tsarki karfe biyar tuni suna masalaci suna ta ibada tsakanin su da su Hajiya Sajida sai dai a gaisa a koma masalaci a can suke yin sahur dinsu da Buda bakin su su Raisa an dukufa ana ta ibada inda aka bar afane da masu rainon ta sai dai su je su leko lafiyar ta su dawo Yau ta kama lahadi yau baki ya bude salah sai karatu ake a baban masalacin sanan ana ta shagulgula anyi sallah lafiya iyalan Muhammad Ibrahim suna shirin haramar dagawa zuwa dubai su bada odar kalar gadajen amaren kuma suyi gida bayan dogon hutun azumi da suka sha, Taku yake cikin kasaita ya shigo cikin falon inda hayaniyar irfane Ilham Raisa da kuma Nafissa an daurewa Ilham ido tana ta faman neman daya ta kama sai anyi magana idan taji inda mutun yake kafin ta karasa an canja waje Raisa na dauke da Afane wando ne jikinta sakake da kadan ya huce guiwar ta sai bakar riga ita kuwa Afane er karamar riga ce fara mai karamin hanu sai dan underpants fari shima an daure mata kanta tubarkallah daga sun samu sun labe sai ta ce tata ai kuwa Ilham ta rarumi inda suke kafin ta ISO sun ruga wani wajen ana haka ne sun labe bayan kujera ta kusan hanyar fita sai afane tayi wata dariya harda tafa hanu da gudu Raisa ta Mike ido rude tayi hanyar fita shi kuwa yazo shigowa suka yi karo yayi saurin taro su kar su fadi domin baya tayi zata fadi kasa ya saka dayan hanun sa cikin zafin nama ya tarota da dayan hanun ya talabo bayan ya jayota ta fada kirjin sa ita da Afane din gaba daya Raisa da ta lumshe ido tana shirin jin ta fadi kasa sai jin ta tayi a jikin mutun cikin razana ta bude idanuwanta ta zaro ido 😳 lokaci guda gaban su ya yanke ya fadi nan da nan ta kwashi karkarwa tana kokarin sakin Afane Wace ganin mahaifin ta ta shiga bangalar dariya Sunyi kalon ido cikin ido na sakan biyar da Sauri ya tare Afane ya hade rai kamar hadarin gabas ya daga hanu👊🏻👊🏻👊🏻👊🏻👊🏻 Taku har kulun [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊 ta ruwa ce 🌧🌧 na Sajida 17 Ya daga hanun sa har zai wanka mata mari yaji bugun zuciyar sa ya tsananta cikin rashin kuzari ya sauke hanun sa ya zabga mata harara ya ja wani uban tsaki Raisa da ta rufe ido tana jiran saukar mari ganin shiru ta bude idanuwan ta taga baya nan ta sauke ajiyar zuciya ta silale kasa tana tinanin irin kiyayar Irfane a gareta ita kam ta rasa mai tayi masa ta kuma sauke ajiyar zuciya ta daga kafadun ta irin bai dameta din nan ba ta mike ta shiga ciki tana shiga ta tarar da jama'ar gidan gaba daya a zaune suna tataunawa sai wasa da dariya suke Aba Wanda ya gama kalon diramar Irfane da Raisa ya sauke ajiyar zuciya yana kokarin korar tinanin da ya darsu a zuciyar sa a wanan lokacin Momy ta ce Elhaj ya za'ayi tafiyar nan ne? Dady ya ce Momyn yara ku tsara tafiyar ku ni kam kasata na muradina Hajia khadija ta ce Momyn yara kawai muyi tafiyar mu da yaran mu du kuma suyi tasu Irfane da yake zaune yana sauraron su saï yanzu ya buda bakin sa yana cewa ana bukatar wacan yarinyar a wajen aikin ta dan ma dady ne yasa aka bata dogon lokaci haka dan haka jibi zata hau aiki Momy ta juyo tana kalon sa baki sake ta dunkula hanu ta ce irfane amshi nan nace gidan ku wai kai mai yasa ka raina ni ne aikin ashatar ka to bazata je din ba Dady yayi murmushi ya ce mai yayi zafi Momyn Raisa kawai kuyi tafiyar ku ke da in uwanki sai ku zaba musu idan yaso su sai mu juya Nigeria da su Momy ta turo bakin ta Fatima ta ce lah Momyn yara ai kawai suyi tafiyar su ai yarona yayi kokari ba kadan ba kar a ma'aikata aga bai kyauta ba domin ba hutun rashin lafiya ba ta tafi Momy ta ce ai shikenan dadin abin akoy whatsupp sai a turo musu hotunan su zabi ra'ayin su A haka aka aje zancen su Mr president suka taso karfe daya na dare su kuwa su momy sai da safe Nigeria Abuja Tun da suka ISO birnin Abuja babu abinda ke hada ta da irfane sai aiki shagalinta take babu abin da ya dameta tana samun kulawar masoyinta Imran ga in uwanta in ka cire irfan da bara'atu duk sauran kamar su hadiyeta don kauna Yau saura kana 18 auren su sai shirye shirye ake inda wajen hajiya bilkisu tana nan tana kitsa nata kalar shirin Wanan aure KO ina ka bi labarin karasowar sa ce ake domin kuwa abu na manya sai manya Masarauta ........... 92245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊 ta ruwa ce🌧🌧 na Sajida 18 Anti leylatu ce zaune tana ta waya idan ta gama wanan sai wacan tayi kara kafin ta gama wata ta shigo ba komai ne takeyi ba sai bada umarnin a raraba ankon auren su Ilham domin Mr president ya fada auren yayan sa ba wanda zaya sayi anko (to fa 😳) ankon shada, leshi ne aka yi ba atamfa kai kowa ka gani labarin abin yake An kawo lefen Raisa na gani na fada kai abin sai Wanda idanuwansa suka gane masa haka an kawo na Ilham sanan daga gidan Mr president an kai na Awatif gidan Minister Auwal JaJi Tun da Imran ke neman auren Raisa bata taba zuwa gidan su ba domin wani lokaci har anyi shirin tafiyar ta ana gobe zata je mahaifiyar sa tayi kiran number Hajiya Khadija ta ce ba sai ta zo ba tayi zaman ta har lokaci yayi idan an kawota sa gaisa tun daga wanan lokacin wasiwasi ya darsu a zuciyoyin iyayen Raisa har ma Hajiya Sajida tayi kirafin hakan wajen Mijin su anan ya ce aa zargi babu kyau suyi zaton alkhairi koda kuwa sharin ne allah zai canza sa da alkhairi hakan kuwa akayi suka ci gaba da shirye shiryen biki inda bangarorin angwayen ma sai shiri ake Takanas anti leylatu tayi tataki da kanta har kasar NIGER ta dauko Agaisha buzuwa domin gyaran amaren yau kwanan ta hudu tana tsuma Ilham inda Raisa har yau an kasa ritsata daga safiya tayi zata bi ta window ne ta tafi aiki bata shigowa sai sahu ya dauke da yake sun san aikin ta masu tsaron gidan basa hana ta fita KO shigowa sanan an fadawa Irfane kan ya tsawata mata ta zauna ayi gyaran jikinta girman kansa ya hana shi fadi shi fa a ganin sa aikin banza ne gardi da dan kwali Yau sauran sati daya auren yau gobe ne za'a saka in matan a lale sai sunyi kwana shida kafin daurin aure yau kam leylatu ta dau alwashin sai ta ritsa Raisa koda kuwa aljanace ita Tun karfe biyu na dare ta farka da sanda ta je ta murda kofar taji ta gagam a rufe ta dafa kai tace in kin san wata baki san wata ba ta fito cikin nutsuwa da yake gidan KO ina haske ne kamar rana ta kewaya ta tayar da su John ta ce maza su tashi su tsare mata hanyar da Raisa zata bi suna dariya suka ce OK madame ta juya ta koma daga cikin gidan ta zauna saman daya daga cikin dogayen kujerar robar da ke kewaye a tsakar gidan tana zama wani tinani ya fado mata ai kuwa ta mike da sauri ta je dakin Afane wajen masu rainon ta ta dauko ta yarinyar ta farka kuwa da kuka Leilatu ta kuma yin murmushin nasara ta nufi dakin Raisa da Afane Wace ke tsalara kukan an hana ta bacin ta kafin ta isa sai ga Bodyguard an fito da gudu taji kukan yar ta tana fitowa tayi turus tana kalon Lailatu wace ta dage gira tana kalon ta tace to er duniya shige muje yau kam walahi ba inda zaki haba dan allah ya za'ace auren mutun sauran kwana shida aman har yanzu mirsisi kin ki a zauna a gyaraki ke Raisa ki fita a idona na rufe toh kak tayi kwafa tana tura Raisa Wace ta karbe Afane tana turo bakinta gaba tana dan kukuni a haka har suka shige dakin Agaisha wace daman su take jira suna shiga ta tarbe su tun a wanan lokacin itama akan shiga shiryata ci wanan sha wanan shiga wanan ruwan shiga wancan ana fadan da ita ana komai Yau sauran kwana biyu a daura aure idan kaga garin Abuja kamar ana shirin wata babar sallah kowa ka gani yana shirin wanan rana an ninninka matakan tsaro ta ko'ina Masarauta Shirye shirye kam ana shan sa domin auran da daya cilo ne Imran tun safe yake lalaba mahaifiyar sa ta barshi ya tafi Abuja har a daura aure sai ya dawo domin a can za'ayi dîner kwaya daya tak wace aka sha fama da Irfane kafin ya yarda ayi ta shima ranar daurin aure za'ayi ta Wanan abin ya kular da Hajiya bilkissu yayi mata ciwo ba kadan ba har ma ta kulaci wanan aure a ranta da kyar ta yarje masa ya shirya yana rawar jiki ya tafi garin Abuja inda shima ya sauka a gidan Mr president aman har yanzu bai saka sahibarsa a idanun sa ba Awatif da gayar ta (oh ikon allah su awatif dadi miji baza'ayi hakuri har a kawoki ba?) baki na nesa da na kusa sun halarta a gidan Mr president wasu sun zo don an gayace su wasu kuwa sun gayaci kansu Yau kwana uku Kenan Raisa na mumunan mafarki yanzu haka cikin ruwan tirare mai dumi ne aka ce ta shiga ta zauna tana zama dadin kanshin nan ya saka baci yayi awon gaba da ita tayi mafarkin ana gyaura mata mari wani irin zabura tayi Agaisha ta leko ta ganta tayi wiki wiki kamar ka saka tsaka a gwongwani kayi ta juyawa ta ce yata lafiya? Raisa tayi hajiyar zuciya ganin mafarkine tayi ta mike tana fadin ta koshi da ruwan zafin kamar wace ta sha Mai zanen lale aka dauko da masu gyaran gashi aka fara zana musu lale bayan an gama aka yi musu jikon kai da lale kai amaren nan na shan gyara masha allah Tun da garin allah ya waye ake saukar kur'ani ana ta zikiri har rana ta fada inda gaba daya ake ta shagulgula gida kai ya cika kai ba gida kadai ba garin gaba daya ma ya cika Ranar daurin aure 😜😜😜92245338😜😜😜 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊ta ruwa ce🌧🌧 na SajiDa 19 RANAR DAURIN AURE Yau ta kama 2017 yau ta kama ranar farin ciki ga iyalan angwayen da amaren ta kasance ranar fargaba da amaren sai dai kuma abin mamaki fargabar har a wajen Fatima domin tun da garin allah ya waye take jin ta gatanan dai kamar bata da laka haka Hajiya Sajida suna dai tafe ne Kowa ka gani fara'a ce a fuskar sa bayan salar azahar za'a daura aure Daurin aure Karfe biyu da minti ashirin bayan an gama sallah limamin baban masalacin ne zaune da sarki Abdul Rahaman da Mr president , da Auwal JAJI da banban malamin Adini kuma banban likita Malan Saidu mahaifin Samir da manmanyan masu fada a ji na kasar Nigeria da Niger Liman yayi gyaran murya aka fara daurin aure Irfane Muhammad Ibrahim Da Awatif Auwal Jaji bisa sadaki naira dubu hamsin Imran Abdul Rahaman Da Raisa Buraima bisa sadaki naira hamsin Samir Saidu da Ilham Muhammad Ibrahim bisa sadaki naira hamsin domin samun albarkar aure ana gama daurin aure aka kwashi kabara inda aka shiga gaigaisawa da jama'ar wajen ana ta barka Imran Wanda masasara ta zubo masa ya zago wayar sa yana hamdala ya rubutawa Raisa an daura Tsaye take tana famar jona wayar ta message din ya shigo tana karantawa ta shirishiri ta buga ihu tana tsale da gudu iyayen su dake kuryar daki suna zantawa da Ilham da mai gyaran su suka fito suna tambayar ta lafiya? Ai kuwa ta dage ta shiga kwasar shokiiiii gaba daya suka yi wangalau da baki suna kalon ta Fatima ta matso ta ce idan baki fada mana abin da yake faruwa ba zan saba miki Cikin sauri ta ce Ma an daura Fatima ta zaro ido tana an daura me 😳😳 Raisa ta ce auren mana Gaba daya suka kwashi dikira da salamcewa suna ooooo hasbunalahu wani'imar wakim Fatima ta ce Anti Raisa Wace irin amaryace wanan yarinyar? Momy ta juya ga Agaisha ta ce agaisha yata wace irin amarya ce? Agaisha tayi murmushi da gurbataciyar hausar ta ta ce amaryan zamani ne Fatima ta girgiza kai tana fadin amaryar mahauta dai Raisa ta turo baki an ce mata mahaukaciya Ilham ta bushe da dariya tayi ciki Raisa ta bita Haka iyayen suka wuni ana ta shagulgula ado kai sai shan sa ake Bayan salar isha'i tun da sukayi sallah aka saka suyi wanka aka shiga shiga shirya su simple make up akayi musu domin Hajiya Sajida ta hana a cika musu fuska da digedige masu gyaran gashi nayi masu gyaran farce nayi masu gyaran kafa nayi kanshi sai tashi yake Har an fara kwasar mutane ana yin wajen dîner da su yanzu haka amare da angwaye ne kadai basu halarci wajen ba A hankali suke saukowa daga sama suna taku cikin nutsuwa angwayen dake zaune a kasa duka suka daga kansu suna kalon amaren su banda irfane wanda kansa ke kalon wayar sa mazan sun sha dakakiyar shada fara kal anyi musu irin dinkin nan na larabawa a kasar makkah aka dinko musu domin wanan ranar sun sha hula da agogo na gold masha allah kawai nake fadi a raina da na kalo irfan wanan shi ake kira tauraro inda amaren suka sha wani uban matériel fari mai haske da duwatsu kanana ash sai sarkokin su na zinari da awarwaro da zobuna sai haskawa suke Hanu Imran ya mika Raisa ta saka nata a ciki ta idasa saukowa ya kura mata ido gabansa sai faduwa yake gyaran muryar Awatif ya maido sa daga tinanin sa ya dan matsa mata hanya ta huce tana zuwa ta zube jikin Irfan saï a lokacin ya juyo yana kalon ta ya lumshe idanuwansa ya mikar da ita suka fito gaba dayan su suka nufi wajen da aka tanadi motar da zata kai su hotel din Sojoji ne kewaye da motar suna fitowa suka shiga sara musu Irfane da Raisa kawai suma suka kame ikon allah sai kalo sai da suka gama kamewar sanan aka bude musu suka shige motar sanan suka saka motar amaren a tsakiya har suka isa wakar Céline Dion ne ke tashi a motar gaba dayansu sun nutsu kowa da irin tinanin da yake suna isowa aka bude musu motar ana watsa musu pulawa da tirare mai kanshi kowane ya kama hanun matar sa suna dan murmushi masu camera sai watsa musu hotuna suke masu vidio suna ta dauka a haka kowa ya kama wajen zaman sa Bayan an bude taro da adu'a an yi jawabai na abokanan angwaye da kawayen amare manya manyan mawakan hausa sun halarci wanan taro an fara cashewa Naziru m Ahmed ya shigo ya gama nashi wakar an sha rawa yanzu fati niger ce zata wake amare Cikin nutsuwa suka mike suna shiga rawa cikin jagorancin Anti lailatu da su Farida daidai wanan lokacin wayar Imran ta shiga ruri tana neman agaji inda take bugu daidai da bugun zuciyar sa ya zaro ta ya duba sunan mahaifiyar sa ya gani gaban sa ya kuma yankewa ya fadi hanun sa na karkarwa ya daga ya kara a kunansa tare da yin salama cikin daga murya ta ce IMRAN ina mai umartar ka da Ka SaKi RAISA a yanzu Saki uku idan ba haka ba Allah ya tsine maka cikin ihu ya ce Mama dan soyayar ki da fiyayen halita kar ki tsine min kowa yayi cak ya tsaya inda hankali ya dawo kansa tini ya jike da zufa hawaye wani na bin wani Raisa cikin sasarfa ta ka [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊ta ruwa ce🌧🌧 na Sajida 21 Bayan an gama daurin auren suka fito aka kirayi Momy a waya aka sanar mata Momy ta shiga wage baki ita kadai sai murmushi take Fatima wace ta farka tana kalon momy murya a raunane ta ce Anti ta farka? Momy ta kura mata ido a ranta tana fadin lale soyayar uwa da da sai allah duk irin kawaicin Fatima yau kam tana tambayar Raisa tayi murmushi ta ce albishirinki sisita Fatima ta ce goro fari kal Momy ta matsa jikin kunan ta tayi mata rada (duk iya yanda na so na ji mai aka ce ya gagara ) sai gani nayi Fatima na zaro ido tana tafa hanayenta tana fadin gaskiya ba'ayiwa yata adalciba taya za'a hadata da Raisa yarinyar ba tsari ba komai anti? Hajiya Sajida ta watsa mata harara daidai lokacin Irfan ya shigo ganin Fatima ta farka ya isa gareta da sauri yana fadin Ma yana ta zabga murmushi ta mika hanun ta ta kamo nasa daya miko mata suka damke suna ta aikin murmushi a hankali ya furta Ma kin tsoratar da ni saboda wanan yarinyar ta saka jinin Mata ya hau sai na babalata Ma tayi murmushi tana shafa kansa a hankali ta ce i'm sorry son i'm sorry Docter Mariama ce ta fito daga dakin da aka rike Raisa tana sharar zufa wasu nurse suna biye da ita su momy suka fito domin dakin yana kalon dakin da aka saka Fatima Ilham wace taci kukan ta ta godewa allah ita ta fara tarar Docter Mariama tana fadin Docter ta farka? Irfan ya gala mata harara tayi Sauri ta tsuke bakinta Dicter Mariama ta fara bayani: alhamdulilah ta farka sanan munyi mata alurar barci sai dai don allah a kiyaye kar a rika tayar mata da hankali domin jininta yayi mugun hawa sanadiyar faduwar da gaban ta yayi har yanzu bugun zuciyarta bai daidaita ba aman zai zama normal a hankali Hajiya Sajida ta ce OK thanks docter Docter Mariama ta ce thanks Madame tayi gaba Irfan ya kali Momy ya ce Momy yar ki Soldier ce sanan Bodyguard wanan dan abin bai dace ya tayar mata da hankali ba ni dai tayi ta farka ta dauki Afane tana can sai kuka take wai ita Mamar ta idan Mamar tata ta tafi gidan mijinta naga yanda za'ayi domin bai gidan katon da za'aje min da yarinyata ai da gangan ta shaku da yarinyata Momy tayi wangala da baki tana sauraran sa har ta bude baki zatayi masa fada sai kuma wani abu a ranta ya ce mata ki lalabasa Sajida, Momy ta ce haba dan Ma ya zaka rika fadar haka idan Ma ta ji shin zataji dadi ne? Ka ringa dagawa Raisa kafa KO don soyayar da Ma ke yi maka tayi gaba abinta Wanan abin ya mugun bawa Irfan mamaki da momy bata zage shi ba bayan ya taba yar gaban goshin ta ya daga kafadun sa ya ce may be rashin lafiyar yar tata ce itama ya saka mata rashin lafiya a haka ya juya tayi gida Awatif ce da kawar ta titi suna zaune sai mutsumutsu take tana jan tsaki tana tsinewa Raisa da duk Wanda ya shafeta ita har ga allah bata so aka saki Raisa ba domin dalilin sakin da aka yi mata gashi ita har yanzu bata ga mijinta ba ita kuwa gaskiya a matse take domin ba abun da bata sha ba na mata don ta gamsar da mijinta ya kuma jita gamgam a rufe (hahaha wani rufewan kuma) ta juya ta kuma ja tsaki Titi ta ce Awatif ki dan kara gakuri nasan yanzu kin ganshi Awatif ta ce ya za'ayi ya shigo din yana can ya tare wajen kanwar uwar tasa kinga fa yanda yake karkarwa data fadi har ni maceni yayi yana famar ranta ai walahi da sake duk sai na rabasu da shi inga ta takama Titi tayi shewa suka tafa tana lumlumshe ido ta ce kawata KO na rage miki zafi?? Awatif tayi shiru kamar mai nazari ta tashi ta rufo musu kofar suka fada gadon ( wa'iyazubilah ya allah ka karemu da mu da iyalanmu da kaf kuliyin musulmi allah ka raba yayan mu da mugayen abokanai bata gari) Sai da Raisa ta kwana ta wuni sanan ta farka tun da ta farka magana ma ta gagareta anyi anyi tayi magana kawai sai dai ta bi mutun da ido kuma docter ta ce masha allah da sauki sai dai ta rage tunani domin yana iya mayar da ita ruwa An basu salama sun komo gida inda akayi ta tururuwar ganinta Bayan kwana hudu kowa ya watse an jama'ar gidan sai amarya Awatif wace itama har yanzu basu tare ba Mr president ya tara gaba daya familyn sa harda Awatif tana zaune kusa da Irfan Hajiya Sajida a sharen hagu dinsa Hajiya Khadija daga damar sa Fatima daga kujerar da take dan nesa da tasu tafi kusa da irfan Raisa na zaune a kasa ta rike kafar Hajiya Sajida ta dora kanta a saman cinyar ta Ilham na zaune ita ma jikin Raisar Bayan adu'a Mr president ya fara magana kamar haka Muna yiwa allah godiya da wanan jarabawar da ta samemu cikin karfin ikon sa ya bamu yanda zamuyi Awatif muna yi miki marhababuki da shigowa cikin familyn dinmu allah ya sanya alkhairice ke a tare da mu Ya kuma kalon Ilham ya ce Ilham allah yayi na aurar da ke ina yi miki gargadin da kiji tsoron allah ki yiwa iyayen mijinki da mijinki biyaya sanan ki rike adinin ki musulunci kar duniya ta rude ki domin dan adam ba komai bane haka dai yayi tayi musu nasiha mai ratsa jiki sanan ya nisa yayi shiru na dan wani lokaci har sai da irfan ya dago yana kalon sa sai yaga Raisa yake kalo ya dan girgiza kansa a hankali yaji ya furta "IRFAN" sai da ya furta sau uku sanan ya ce hakika ka kasance da mai biyaya ka kasance mutun adali ya kuma nisawa ya ce ya kai gudan jinina a wanan karon nazo maka da kokon barata ina neman alfarma a wajen ka Irfan Wanda jikinsa yayi sanyi ya dago yana kalon dady cikin in'ina ya furta haba dady plz ka fadi mai kake so nayi maka Dady yayi murmushi a nitse ya ce na kuma yi maka wani katsalandan domin ni Muhammad Ibrahim na daura maka aure da yar uwar ka Raisa Dum dum dum zuciyoyin Awatif Irfan da Raisa suka shiga duka a tare suka mike tsaye Awatif ta dafe kirjiii ta juya da gudu ta fita Irfan da kyar ya tataro nutsuwar sa ya dan risina ya ce allah ya saka da alkhairi ya juya cikin sauri ya fita ba Momy ba Elhaj Muhammad Ibrahim kansa yayi mamakin rashin musun irfan aman ya san da wata a kasa Raisa da tayi mutuwar tsaye gaba daya suka zubama ido ai kuwa ta shirishiri ta zabga ihu ta konta a kasa ta shiga birgima tana ihu hanayenta a ka tana ta juyawa (kamar na bushe da dariya sai dai ba hali ) tana fadin na mutu na lalace na shiga uku ni Raisa ashe mutun yana ganin ajalinsa a gaban sa da wanan shine lokacinka idan yayi da ake fadi? Oh babana kaga tashin hankali babana gani nan zuwa zan tardoka muyi zaman mu oh ni Raisa tawa ta sameni wai shin mai ke faruwa???? Tun da ta fara burgimar suke binta da kalo kamar suna kalon film Fatima ta taso cikin sauri ta nufo Raisa 92245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊 ta ruwa ce🌧🌧 na Sajida 20 Cikin matsananciyar faduwar gaba Raisa ta tunkaro wajen da Imran ya zauna yana karkarwa yana hawaye Irfan ya mike da sauri ya dana wani abu a hanun sa nan da nan sojojin suka fara fitar da jama'ar wajen ya nufi wajen Imran inda su Samir suka kewaye shi suna aikin tambayar sa abin da ya faru KO wani ne ya rasu? Duk sun firgice cikin nutsuwa ta ratso su ta iso gaban sa ta tsuguna ta dora hanayenta biyu saman cinyar sa ta kura masa ido tana nazarin sa a nitse ta ce Imran yana jin muryar ta ya dago da sauri ya tsura mata ido kamar yaga sabuwar halita yana kare mata kalo cikin zafin nama ya jayota jikinsa gogoron kanta ya fadi kasa ya hade bakinsa da nata ya bata wani zazafen kiss sanan ya saketa duk kowa yayi zuru yana kalon wanan sabon al'amarin yayi saurin rintse idonsa yana furta " i'm sorry wifey i'm sorry hasken idaniyata ki gafarceni ina tsananin son ki sai dai mahaifiyata tana gaba da komai a duniyar nan Raisa Ni Imran Na TSINKE IGIYOYIN AURENA UKU DAKE KANKI ma'ana na sakeki saki uku KO YANZU KIKA SAMU MIJI ZAKI IYA AUREN SA" ba Raisa da abin ya faru a kan kanta ba KO ni sai da birona ya fadi nayi gaugawar wawurosa na ci gaba da dauko muku labarin, gaba daya jama'ar wajen suka yi mutuwar tsaye Ilham ta dora hanayenta biyu a saman kanta tana dan jujuya kanta gaba daya idanuwan jama'ar wajen a waje suke suna al'ajabin wanan lamarin daidai wanan lokacin iyayen Suka karaso kuma komai a kunan su ya faru Fatima (Ma) tayi baya luuuuuuu zata fadi da gudu Irfan ya tareta Hajiya Khadija ta kamata akayi mota da ita inda Hajiya Sajida ta rasa mai yake yi mata dadi Sai a wanan lokacin Raisa ta gane mai yake faruwa tayi kukan kura ta cakumi wuyan Imran ta bude bakinta zata yi magana kawai sai ji kake Tim ta fadi a kasa sumamiya da gudu suka yi kanta har Imran da Sauri Hajiya Sajida ta dakatar da shi tana nuna masa hanyar fita jiki sabule yayi waje yana sharar kwalah cikin kidima itama akayi waje da ita sai hospital ta gidan Mr president suna zuwa likitoci suka shiga aikin farfadowar Raisa Wace kamar mataciya tana mike Labari ya isa ga Mr president yana zaune ya mike cikin kidima yana furta hasbunalahu wani'imal wakim Hajiya Sajida dake zaune tana rusa masa kukan ita kawai a san yanda za'ayi bazai yiyu a mayar mata da ya bazawara ba haka kawai harda su murguda baki Muhammad Ibrahim ya dana kiran malam Saidu yayi masa bayani nan da nan sai gasu sun iso suka yi cikin baban falon Mr president bayan dogon nazari da tataunawa sun yanke shawarar sake daurawa Raisa aure domin kuwa babu abinda ya shiga tsakanin ta da tsohon mijinta Anan aka gabatar da shaidu da kuma goro da sadaki inda Malan saidu ya zama wakilin ango Mr president wakilin amarya gaban tarin shaidun bakin da basu juya ba aka kuma daurawa Raisa aure da sabon angon ta To masu karatu shin wa aka aurawa Raisa? Samir KO Irfan KO kuma wani bako? Shin Raisa zata farfado kuwa? Idan ta farfado din ya zata karbi wanan sabon al'amarin an aura mata wanda bata so KO take so? Ya wajen Imran da mahaifiyar sa da sarki Abdul rahaman? Ku biyoni kusha labari taku har kulun 92245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊 ta ruwa ce🌧🌧 na Sajida Ina rubuta litafin nan domin nishadantar da makaranta idan nayi kuskure a tinatar da ni kar a zageni thx😘 22 Ihu Raisa take tun karfin ta Fatima ta zaburo kafin su ankara ta dauke Raisa da mari ta kuma kifa mata wani marin da sauri Elhaj Muhammad ya dakatar da ita ta hanyar tare dukan da sauri ta dakata tana haki ta juya da sauri ta bar dakin tana fita Elhaj Muhammad Ibrahim ya kamo hanun Raisa wace ta zama kamar mutun mutuni marin ya shige ta sosai yayi nuni da su barsu gaba dayansu suka fito suka bar su A hankali ya fara magana: Raisa bakya sonsa ne? Bazaki iya zama da shi bane? Nasan a yanzu bakya sonsa aman zaki soshi sai dai idan har bazaki iya ba to ki fada mini ni mahaifinki zan raba auren kinji ? Raisa da kanta ke kalon kasa wani irin nauyin dady da take ji ta kasa koda daga kanta ne bare tayi masa musu ai dady uba ne a wajenta mutumin da ya rungumeta ita da mahaifiyar ta yake zaune da su tamkar shi ya haifeta kai koda kuwa Irfan kasheta zaya yi zata zauna da shi Cikin inda inda ta ce dady zan zauna da Yaya Irfan insha allahu aman dady kuyi masa magana kar ya harbeni ni kam wly bazan shiga harakar sa ba bare yace na raina shi Dady yana kalon ta har ta gama yayi murmushin kuriciyar ta sanan ya ce OK daughter Ta dago tana dariya ta mike da kyar tayi dakin ta domin ta san idan ta nufi Ma zata lalatsata ne tana tafe tana layi rabonta da abinci tun na safe da Momy ta tursasata ta dan taba Yana fitowa ya nufi bangaren sa yana shiga ya tarar da Afane ta farka daga bacin rigimar mamarta yage a hankali ya dauketa ya rungume ta da karfi har ta saka kuka domin rikon na karfi ne ya dan sasauta rikon nata ya ce duk laifin mamar ki ne da ta tafi da wuri gashi ana wasan kwalo da ni Afane ke kadai kike sona sai Ma Afan yarinyar nan da aka aura min Ma ta haifeta da cikin ta shin taya zan nuna bana son ta ? Taya zan ki auren gudan jinin Ma dita? Shin ya Ma zata ji idan na fito mata da wanan rigimar ? No bazan juri ganin Ma sad (triste) ba, nasan bazata ce min komai ba aman dole taji babu dadi, ga Momy yanda take son yarinyar nan har ta tsine min ga dady da har na ce masa na yarda ya lumshe ido ya kuma budewa ya ce Afan aure fa ba karamin abu bane aure sunan ma'aiki ne yana da hakoki da yawa da ya ratayu a wuyan ma'aurata kinga cinta shanta suturar ta lafiyar ta sanan (......) ya yi wani murmushi ya ce ni Irfan Muhammad Ibrahim da auren yar shekara 22 wai dady KO ya manta meye aure? KO ya manta wanene ni? Taya zan tunkari bodyguard mai kirar maza bayan wanan karamar yarinya tayi yaya da ni? Ai walahi sai ta mutu idan naje mata domin ni nafi karfin samarin da ta saba shashancin ta da su why dady why zaka bata min zuri'a da fasika? ( dan kawai ta zama bodyguard saï ta zama fasika sanan da kake bayanin shekarun ta 22 to masu 20 fa? Kujishi😏😏 inji matar manya sajida) duk wanan labarin Afan ce yake baiwa yarinya mai shekara biyu a duniya sai kale kalenta take domin bata ma san inda zancen sa ya nufa ba Yaci gaba Afan zan yarda da auren bodyguard aman babu ruwana da ita zan bata ci na bata sha na suturtar da ita lafiyar ta ai ita ba karamar yarinya bace zata kula da lafiyar ta sai dai ni bazan hada shinfida da ita ba sanan bata isa ta kuma bin wani gardin ba no tayi kadan ya kaiwa garu naushi Afan ta tsorata ainun ta fashe da kuka tana kiran mamamamamamama tayi hanyar fita da gudu sai ga baba mai kula da ita ta dauketa tayi wajen Raisa da ita Suna fita sai ga Awatif wace taje ta ci kukanta tayi Kiran momynta da dadynta ta sanar musu sukayi ta rarashin ta suka nuna mata tayi hakuri zasu ga Mr president din (haha kuyi masa me?) A hankali ta shigo dakin nasa yana konce yayi shiru yana ta tinani fuskar nan duk da a hade aman tubarkalah gwanin kyau a hankali ta taka ta haye saman kirjin sa ta saki kuka tana yi yana dan shafa bayanta har ya dago bakinta ya hade da nasa tofa abinka da Wanda ya dade bai yi ba domin shi barshi da taba giyar sa aman baya bin mata kyankyamin sa bazai barshi ba nan da nan ya shiga aika mata kis ta wane bangare cikin kankanin lokaci ya rabata da komai na jikinta yaci gaba da aikin sa ( 🙆🙈🙈🙈 da gudu na fito na bar musu dakin duk da Madame ashiru na korani na dauko mata komai 😜) Raisa tayi rubda ciki tana ta ajiyar zuciya hajiya Sajida ta shigo ta zauna bakin gadon ta dago ta ta dora kanta saman cinyar ta ai kuwa kamar jira take ta rushe da kuka bata hanata ba sai da tayi mai isar ta sanan tayi shiru Hajiya sajida ta tsiyayo ruwa mai sanyi ta mika mata ta sha ta hada tea mai kauri ta zauna tana dan kurba tana ajiyar heart sai da ta gama sanan cikin nutsuwa ta kamo hanayenta biyu ta rike sanan cikin nutsuwa Ta ce::::::::::::::: Love u grup Andiya hausa Novel Allah ya barmu tare daga kanwar ku yar ku Sajida❤❤❤ [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊ta ruwa ce🌧🌧na Sajida 23 A nitse ta ce: Raisa hakika allah mai karbar adu'ar bayinsa ce na kuma yarda da cewar mahakurci mawadaci sanan bawa kar ya yanke rai da rahamar ubangijin sa hakika nayi kuka kukan farin ciki da allah subahanahu wata'ala ya cika min burina Raisa auren ki da Irfan shine burina tun ranar da kika fado duniya bayan an yanke cibi an miko min ke naji kaunar ki ta darsu a zuciya ta tun ranar sunan ki sha'awar hadaki da yayanki ta darsu a tinanina lokacin yana dan shekara 13 a duniya Raisa a kulum nayi sala au farila au nafila sai na roki allah ya cikan burina idan har alkhairi ne idan kuwa ba alkhairi bane allah ya fitar min daga raina , sai ya kasance a kulun kara saka min wanan tinanin allah yakeyi sai gashi lokacin na fadi muradina yayi sai dai kash kun fara soyaya da Imran duk da haka ban dena adu'ata ba naci gaba da yi ke kar na boye miki komai har ranar da aka daura miki aure da Imran daidai an daura na shiga dakina nayi kuka Fatima ta rarasheni ta nunan cewa allah baiyi ba ke matar Irfan ce, sai gashi allah yayi ikon sa a ranar kafin ma a kwana allah ya juya al'amarin sa gashi kin zama matar irfan Ta kuma rike hanun Raisa tana fadin daughter kiyi wa allah godiya ki saka a ranki alkhairin ki kenan allah ya baki kiyi hakuri ki jure zaki tsinci ribar hakurin ki zuwa gaba, Idan tsoron kishiyar ki kike ki dena domin kinga itama mutun ce sanan duk abin da ya samu bawa kadarar sa ce KO ta wace hanya zaya sameki tun ran gini tun ran zane, so plz Raisana kiyi mana biyaya kinji? Raisa ta fada jikin Momy tana cewa momyna i love you plz ki yafe min na bata miki Momy ta rungumeta tana fadin no it's OK bebyn Momy Tun Awatif na tinanin Irfan zai barta har ta saduda ta hakura gaba daya ta sare wa lamarin sa ita tana tinanin saï ta gajiyar da shi gashi yana famar wayewa a saman ta sai karfe biyar ya hakura shi kam abin na bashi mamaki ya kasa gamsuwa da ita tun karfe takwas na dare uwa inji, ya lumshe ido yana tir da tarbiyar in matan zamani aurensa na farko ma ba Virgin bace ga ita ma wanan a bude hayam duk da anyi gyaregyare aman shi ba yaro bane ba yau ba ya fara ya ja tsaki ya shiga bâyi ya tsaftace jikin sa yayi wanka ya dauro alwala ya zo yayi sallah duka tana kalon sa ta kasa KO da motsi ne sai daya gama ya juyo ya kaleta ya ce mata ki tashi kiyi sallah lokaci kar ya Kure Tayi far da idanun ta ta ce sweety bazan iya ba zafi kafana Yaja tsaki ya ce malama ki mike idan zaki mike domin wani dare ne jemage bai gani ba ? Tayi Saurin fadin sai daren mutuwar sa wanan daren da yau gemage ya gani ya banbanta da sauren darekun Ya girgiza kai ya juya zai bar mata daki tayi gagawar furta sweet baka fada min yaushe zaka saki wacen banzar ba Ya juyo fuska a hade ya ce : da ke da ita duk ba zabina ke zabin kanki ce ita kuwa zabin iyayena ce sanan ya wurin Ma ki darajata ta girmamaki abin da yake tsakanina da ita bai shafeki ba so ki nutsu ki kula da irin furucin ki a kaina da family dina ya juya ya barta sake da baki yayi hanyar dakin Ma Masarauta ............................................ 92245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊 ta ruwa ce 🌧🌧 na Sajida 24 Masarauta Tun da ya isa gidan sarautar ya shige bangaren sa yana rusar kuka kamar mace ya kasa samun nutsuwa a zuciyar sa yana cikin wanan hali yaji karamar wayar sa na ringin ya daga yayi shiru domin layin nasa na mai bincikar masa halin da Raisa ke ciki tun da suka fara soyaya daga dayan bangaren aka ce allah ya taimake ka an daurawa Raisa aure da wani irin ihu ya ce what? Da uban wa? Wani marar mutuncin ne zaiyi kokarin shiga gonata? Mutumin ya ce allah ya taimake ka général Irfan aka daurawa Raisa Gaban sa ya fadi jikin sa yayi sanyi ya san ya rasa Raisa har abada domin Irfan ba tsaran yin sa bane ya san KO wanene Irfan ya salam ya furta yana sakin wayar daga hanun sa ta fashe ya daki bed din ya fashe da wani kukan yana fadin dama kana sonta Irfan? Why why zaka so farin cikina? (To Imran sai hakuri ) Abuja Karfe bakwai da minti talatin daidai family din Mr president zaune saman table suna breakfast kamar basune jiya suka sha gwagwarmaya ba wanan dabi'ar haka suke duk irin bacin ran da aka samu a cikin gidan idan lokacin cin abinci yayi zasu hadu ne gaba dayansu su ci koda kuwa basa yiwa junan su magana ne to kafin a tashi daga cin abincin nan sai an dan shirya Taku suke ji yana tunkaro wajen cin abincin ai kuwa sai ga bodyguard an bayana gaba daya galala suka yi suna kalon ta banda Irfan da bai dago ba sai Awatif da ta kaleta ta watsar Ta sha rigar ta da wando na sojoji yau ba ma bakaken kayan bane ta saka ta saka belet ta daure wandan ta saka takalmin ta na sojoji aman mai dan tsini ta cusa gashin cikin hular ta sai sagen ta da ya konta lufluf a fuskar da gaban goshin ta ta saka jaka irin ta yan makaranta katuwa sanan a kugun ta bindigar ta a daure , kalon da suke mata ne ya saka ta bi jikinta da kalo ita dai bata ga abin da suke kalo ba ta dan yatsina fuska ta karasa wajen table din tana mikawa yan matan hanu suna gaisawa ta dan duka ta gaishe da dady ya amsa yana murmushi yayi niyar bazai yi magana kan yanda zasu tafiyar da rayuwar su ba saï idan ya ga zasu karkace da yawa ta je ta rungume Hajiya Sajida ta bata kis a kumatunta ta juya wajen Fatima Wace uwa ta kwada mata kwano a kai takaici ya hana ta yi mata magana ta je ta rungume ta tana fadin Ma plz kiyi murmushi mana gudun kar fushin na Hajiya Sajida da take yiwa Ma ya karu ya sa tayi murmushin yake Raisa ta juya zata zauna Momy ta ce Beby baki gama gaisuwar ba fa , ta dan turo bakin ta ta ce Anti awatif morning a takaice itama ta ce lafiya Ta juya wajen Irfan sai da gaban ta ya fadi domin sai taga yau yafi kulun cika da nutsuwa har wani haske taga ya dan kara ( ba Dole ba ya kashe bosss🙈🙈🙈) muryar ta na dan sarkewa ta kame tana cewa morning sir sai a wanan lokacin ya dan dago ya kaleta yayi mata nuni da tana iya sakin hanun nata ta saki aman bata matsa ba domin ta fi kowa sanin halayar Irfan yana son yin magana ne sai da ya gama yangar sa sanan ya ce idan kina da ra'ayin saka karamin hijab sai ki saka idan mun je za'ayi miki kyautar riga ta sama aman fa bazaki saka sket ba domin aikin bodyguard bazai yiwu da sket KO Zani ba kuma daga yau tare zamu rinka tafiya wajen aikin mu domin labari ya kai cen Tayi Saurin kamewa tana fadin OK sir Ta dan tsakuri abin da take bukata sai ga Afane an shiryata an kawota ta ga mamar ta ayi makaranta da ita suna isowa Awatif ta karbe ta tana famar yi mata wasa ita kuwa mika hanu take tana fadin mamamamama ganin haka ya saka Awatif ta dire ta tana dan toshe hancinta karnin madarar da Afane ta sha kuma fir taki a wanke da dan gudugudun ta ta isa wajen Raisa Wace itama itan take jira ta cira ta sama tana dan juyi da ita tana fadin my princesses how are you? Ita kuwa da dan bakinta tana ta bangalar dariya tana fadin fine mama sai da ta gama yi mata wasa ta sauko ta tana turo mata kuncin ta Afane tayi mata kis ita ma ta tura mata Raisa ta mana mata kis sanan Afane ta rufe idanuwanta Raisa tayi mata adu'a saï da ta gama ta bude Raisa ta ce ki yi karatu my princesses i love you ita ma cikin gwarancin ta ta ce love u mamamama Ta juya wajen Irfan Wanda ya shagalta a kulun yana mamakin soyayar dake tsakanin Raisa da Afan mantawa ma Afane take da shi idan tana tare da Raisa Ta ISO shima ta rungume shi tana fadin bye dad love u Ya rungumeta yana fadin love u princesses haka tabi iyayen nata da kakan ninta tayi huging dinsu tana yi musu bye sanan aka dauketa da masu rakiyar ta suka fita Tun da suka kama hanyar office ba Wanda yayiwa dan uwansa magana har suka iso abin mamaki gaba daya sojojin sun jeru kamar masu jiran a dauke su hoto kowa sai mirmushi yake yana karawa Motar ta tsaya Irfan ya cewa direban ya dan dakata kafin ya bude direban ya fita da Sauri ya fada da kar a bude sai oga ya gama Cikin gadara ya ce : ke...... Sajidah [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊ta ruwa ce🌧🌧 na Sajida😘 25 Irfan ya ce: ke Raisa ta kale shi ta amsa da na'am Ya ce idan muka zo office zamuyi basajar soyaya muke don mu kare mutuncin gidan mu domin sirin mu namu ne Ta dan yi tsai ta ce to aman a ranta tana tinanin soyayar basaja? Tabijan Ya dana abin da ke hanun sa nan da nan aka bude musu kofar fita har zata fita kamar yanda ta saba ya dakatar da ita ya juya a hankali duk sun kame ya bude bangaren da take zaune ya kamo hanun ta wani irin shoc suna ji a tare aman yaki sakin ta ya matse hanun nata ya rasa wanan abin na meye kuma sai murna suke suna fadin congratulation general yana dan murmushin yake ita kuwa gaba daya ta nemi murmushin ta rasa a haka har suka shiga cikin office suna shiga ya cika hanun nata yayi bayi ita ma ta tsaya tana murza hanun ta tana yarfewa motsin sa ta ji daidai lokacin aka bude kofar ana shigo da sabon desk da kujera da computer da dai sauran su a ranta take fadin wanan ai computer na ne daidai wajen da yake kalon desk din Irfan suka dora komai har hotonta da kujerar ta da komai ita dai idone nata suna gamawa suka bar office din tana nan inda suka barta ya nemi waje ya zauna ya bubude kayan aikin sa ya fara dube duben sa ta kai minti talatin ita bata zauna ba shi bai ce mata ta zauna ba tun tana tinanin zai kula ta har tayi hakuri tana kalon ikon allah kafafuwan ta duk sunyi tsami sai karkarwa take a haka ya dan kaleta da gefen ido ya ce maya meye zaki tsareni da idanuwan nan naki Tayi raurau da ido ta ce sowie Ya ja tsaki ya ce lokaci yayi muje dakin taro Yana gaba tana biye da shi har suka isa dakin taron inda akayi adu'o'i daga bakin malaman sojojin Irfan ya fara magana cikin harshen turanci tun da ya fara yan matan wajen da zafin yan matan kowace ta tsurawa bakin sa ido tana ayana inama ace ita ce ta samu sa'ar auren général kai da tafi kowa dacewa a duniya da ta mori miji Ya gabatar da dalilin taruwar su ya mikawa Raisa hanu sai da gaban ta ya fadi tuno abinda ta ji dazu aman ya ta iya dole ta mika masa da murmushin yake a fuskar ta ya jayo ta kusa da shi ya dauki takardar dake gaban sa ya fara fadin Raisa Buraima zafi daga yau sunan ki ya zama Madame Irfan Raisa Buraima cikin Sauri ta dago kanta suka hada ido gabanta ya kuma faduwa duk sai ta nemi kuzarin ta ta rasa ya kuma warware gidan rigar irin jaket din nan ne mai dogon hanu duk mai aure tana dorata a saman kaki dinta KO da sket da hijabi KO da wando da hijabi ya warware ta da kyau ya saka mata ai kuwa aka kwashi tafi rapraprap wa'inda basu samu yi musu barka a dazu ba suka yi musu a yanzu sai murmushin yake suke gaba dayansu har aka gama daga nan ma suka yi gida Isar su ke da wuya kowa yayi hanyar sa wayar Raisa ta kwashi ringin ta daga Ilham ce muryar ta a dashe tana fadin sai matar oga Raisa ta ja tsaki ta ce ke da allah fadi dalilin kirana da kikayi yar rainin hankali Ilham ta bushe da dariya ta ce lale ina tausaya miki Raisa duk ranar da yaya Irfan zai sakaki a hanu sunan ki sorry Raisa tayi dariya tana fadin hhhh yarinya walahi yayanki yayi min kankanta (kuji fa karfin hali barawo da salama ) Ilham ta ce eh lale Raisa ina tausayawa mai riga daya idan ruwa yayi masa duka Raisa ta ce sai ya cire idan suka bushe ya mayar duk suka yi dariya Raisa tace tel me ya akayi jiya Ilham ta ce no sirin mijina ne aman abu daya zan fada miki namiji KO yaro ne baya kadan (na Anti Aisha) balatana yaya Irfan yarinya kiyi biyaya ki tsira da mutuncin ki KO wly kiyi yoyo ai kuwa mai Raisa zata yi in ba dariya ba ta ce ke sis kin sani sarai mai yaya Irfan zaiyi da ni kinga matar sa fa son kowa kin Wanda ya rasa kin sani tun ina yarinya yaki jinina ya tsaneni baya sona baya son abin da zaya hadani da shi sunana maya aljana baka cikin sauri Ilham ta ce no plz sis dena fadin haka bi'izinilah sai Yaya Irfan Ya soki fiye da kan kansa Raisa tayi dariya tace ke dai kawai mu canza hirar Yana shiga falon sa ya zauna yana cire takalmin sa sai ga Awatif ta fito ta sha wando da Riga nonuwan nan sunyi rugum rugum daga rigar ta iso gareshi abin ka da jarababe yana ganin haka ya fara caji aman duk da haka sai da yayi wanka ya fito suka fada duniyar ma'aurata 🐩🐩🐩🐩🐩🐩🐩🐩 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊 ta ruwa ce🌧🌧 na Sajida 26 Jinjina gareku masoya duk karyar kada ta ruwa ❤❤❤❤❤❤❤ Konci tashi yau har anyi sati uku da daura auren su Irfan yayi yayi dady ya Barshi su koma gidan sa aman ina dady ya ce lah shi bai san zancen ba kawai suyi hakuri har lokacin saukar sa tayi domin shi kam ya gaji bazai iya ci gaba da mulki ba sauran shekara uku ya sauka zai barwa wasu su dama suma wanan dalili ya saka aka gyara wani baban bangare a cikin gidan aka fara shiryeshiryen tarewar Awatif da Raisa a cikin wanan satin yau ta kama juma'a duk yan uwa mata sun taru don raka amaren dakin su ita Raisa abin har dariya yake bata wai raka ta dakinta , anyi gyaran bangaren masha allah tsakar dakin wani makeke ne ya sha kafet da manya manyan kujeru da wata makekiyar talabijin (tele) ta jikin bango ga labulaye kalar kujerun dakuna shida ne a cikin gidan sai kicin biyu kowani daki ciki biyu ne a cikin sa da tsakar dakin da kuma bedroom sai bâyi(toilette) banda dakin Irfan da yake ciki uku tsakar dakin, dakin duhun sa inda yake ajiyar sirin sa bedroom sai toilette dakin Raisa da na Awatif a hade katangar take sai dakin Irfan daga sharen hagu dakin beby Afan yake hade da dakin Raisa sai dakunan biyu da babu kowa ciki kicin kuwa daga wacen bangaren suke gaskiya gidan ya hadu tsarin gidan ba wani tarikice kuma tsarin adon gidan fari ne da ash ( kun manta kuna da yarinya ne ☹) Bayan salar magariba mr president ya tarasu gaba dayan su ya kara yi musu gargadin zaman duniya su fareeda masu Saurin yin kuka har an fara share hawaye Irfan ya gala mata harara nan da nan ta share hawayen tana kokarin kirkiro murmushi tana dan jujuya kanta yana tsohuwa ganin haka Raisa ta dunguro Ilham ta nuna mata ita kuwa da bata iya rike dariyar ta ta Mike da Sauri tayi ciki kamar zata bayi ta tiki dariyar ta Bayan ya gama gargadin sa iyayen mata ma suka yi nasu aka ce Fatima tayi magana ta ce ai kun gama komai kun fadi komai allah ya bada zaman lafiya Duk suka amsa da ameen banda Awatif da take yi musu kalon kasa kasa anan suka mike domin zuwa rakiyar amaren Raisa ta samu ta shige dakin Afane ta goyata ta dauko abin wasanta da kayan makarantar ta da duk abin da zata bukata ba kuka KO das a idanuwanta domin ita bataga abin kuka ba sanan tasan kawai wajen konciya aka canza mata ba wani abuba sai dai fa bazai yiyu ta tafi ta bar yarinyar ta ba tana fitowa ta kama hanyar zuwa gidan inda ta tarda su cirko cirko a tsaye Fareeda ta ce Ke Raisa meye hakan ? Ina zakije da ita kuma ranar tarewar ki? Sanan KO wanka bakiyi ba bare irin adon amaren nan ? Kuma waya fada miki amarya ita ke kawo kanta ba KO dan kuka? Raisa tayi galala tana kalon Fareeda tayi dariya ta ce antin mu Kenan muje na shinfide yarinyata kinga ni barci nake ji kawai ta saka kai abinta Ilham ta ce dankari wanan taro na gidan yaya Irfan shi ake kira da kowa da halinsa kinga ita dayar kuka har da ihu da na leko mayafin naga ashe dariyace take dan rainin hankali ita kuwa dayar ta kawo kanta har da Goyon ta ikon god ai sai looking Fareeda ta ce ke Ilham banda shari fa Ilham tayi dariya suka juya domin Irfan ya dade da ya shige cikin gidan Raisa na shiga tayi dakinta da Afane ta kara gyara shinfidar ta shinfideta sanan tayi bayi ta watsa ruwa ta saka wandon ta gajere da rigar sa tayi konciyar ta tare da rungume Afane Can cikin barcin ta take jiyo gurnani da yake dakunan duk a hade suke kuma abinka da iko ta kasa kune tana sauraro gabanta ne ya fadi domin wanan gurnanin tasan KO da mai yayi kama taja tsaki tana fadin Ashe yaya Irfan ma haka yake? Kai maza ba kunya ta ja airpic (écouteurs) ta saka a kunan ta ta kuna kira'ar sudais har baci yayi awon gaba da ita Tun da garin allah ya waye karfe shida ta shiga tayi wanka da yake weekend ne sunday sun dauki hutun kwana biyu na zasu tare a gidan su ta saka wando dogo baki sai ta dora riga ja mai hula yanayin garin ta ajiye yar karaurawar da idan Afane ta farka zaya shaida mata tayi kicin dinta inda aka rubuta number 2 daga sama kafin a shiga ta bude ta shige ta dora yar indomi din ta sanan ta kuna wuta a dayan bangaren ta fasa Kwaï kwaya uku ta soyawa Afane tana gamawa daidai karfe takwas da minti uku abin hanun ta ya fara balo wuta yana nufin ta farka da Sauri ta ajiye kayan ta rurufe ta rufe kicin din tayi dakin da gudu tana zuwa Afane na kokarin calara kuka da gudu ta isa gareta ta dauketa tayi bayi da ita tayi mata brush ta mata wanka sanan ta nadota a towel yarinyar sai dariyar ta take gata ga mamarta ta shiryata cikin dan under dinta sai rigar ta ja da Jan takalmi mai igiya ta daure mata gashin kanta da ribom fari kalar under dinta afane ta fito kamar yar tsana tayi kyau ga dariya tana bangalawa ta daukota suka yi kicin din ta hado abincin nasu ita a dan karamin plat ita kuma a assiettes da cokali ta riko abincin Afane na biye a bayanta suka fito ta rufe kicin din suka yi tsakar dakin wajen baban kafet din suka zauna Raisa tayi bismillah ta fara ciyar da Afane tana tayi mata labarai yarinyar sai murna take suna tsaka da cin abincin su dakin Awatif ya bude sai ga Irfan ya fito Raisa ta daga kanta tayi masa kalo daya ta sada kanta domin ita gaba daya kunyar su take ji wanan abin kunya har ina (kuji fa mutun da matar sa) Yana kokarin gifta su cikin takun sa na kasaita Afane ta ankara da shi ta ce Dady Da Sauri ya juyo sai a sanan ya lura da su Afane ta tafi da gudu ya cirata sama yana tambayar ta yaushe aka kawota Cikin gurbataciyar hausar ta tayi masa nuni da dakin Raisa ta ce da mamamamama muka kwana Sai a sanan ya dan kali Raisa yaga tana cin abincin ta hankali konce kamar allah baiyi ruwan sa a wajen ba ya daga kafada yayi gaba da Afane sai surutu take yi masa tana karawa shi kuwa yana biye mata domin yayi murnar ganin ta daman da ita ya kwana a ransa yana fadin da safe zai daukota Ashe bodyguard ta daukota Raisa na gama karyawa ta kwashe kayan ta dan zauna sai gasu sun fito yana waya a kawo musu abinci Raisa na ganin sa ta tashi tana fadin morning Ya dan kaleta ya amsa da morning ta ce zanje gida wajen su Ma Sai da ya gama yangar sa ya kaleta ya watsar ya ce no Ta ce No?😳 Ya ce yes i Saïd N.o Tayi shiru ta ce gida fa nace Ya kaleta ya ce ke ina wasa da ke ne? Na ce bazaki je ba jiya ba ke kika kawo kanki ba har kina karkarwa kizo gidan miji KO? To don an aura min ke dole bai zama dole na kula ki ba ke kuwa ya zama dole kiyi min biyaya KO don Dole da Dole am i clear? Cikin sauri ta ce yes sir ita ta ma manta da a gida suke ta juya da Sauri tana fadin masifafe taka ba ta allah bace can kayi masifar ka kawai kai da ka aikata abin kunya ma a daren jiya ba'ayi maka fada ba sai ni kuka mai dadin hawa KO to masifar ka ta kare a kanka har ta shiga dakinta ta kuna computer ta ta shiga kalon film 92245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊 ta ruwa ce🌧🌧 Sajida 27 Haka rayuwa tayi ta tafiyar wa Raisa da Irfan Da Awatif KO sau dari zasu hadu a cikin gidan ba mai yiwa dan uwansa magana shi yana rayuwar sa shi da matar sa itama tana yin tata ita da yar ta sanan ya kasa ya tsare ya hanata shiga wajen su momy shi kuwa gudu yake taje ta ce yayi mata wani abin momy ta saba masa Yau tun da akayi salar magariba Afane take dan tari yanayin garin sanyi ake shi yasa ganin haka ta nemi maganin mura ta bata ta kuma saka mata kayan sanyi (dari) du da haka yarinyar sai dan tarin ta take daidai salar isha'i tayi baci Raisa ta shinfideta tayi Salah ta konta tana kalonta duk gani take idan har tayi baci to fa rashin lafiyar zata dane mata ya, barci barawo ya saceta can cikin barcin taji ana taba fuskar ta tayi firgigit taga Afane na zaune jikinta zafi rau ta jayota ta rungume tana tayi mata adu'a bata fi minti arba'in ba taji an fara gurnanin na rashin kunya ranta ya gama baci taga wanan ma ai raini ne da walakanci sai Afane ta koma baci sai ihun Awatif ya tayar da ita wanan abin yau kam ya kai Raisa makura a hankali ta shinfide Awatif ta rufa mata lalausan bargon tayi lukui kamar tana jikin Raisar , Ta fito ranta a kololuwar bace ta nufi dakin Awatif (😳😳😳😳😳) tana zuwa ta ware karfinta ta shiga dukan dakin gamgamgam Irfan Wanda yayi nisa cikin jarabar sa yayi firggit ya diro daga saman bed din inda Awatif ta tsorata ainun tayi saurin riko hanun sa tace kar ka fita plz idan fa yan fashi ne? Ya watsa mata harara yace kin manta Yata da bodyguard dita a waje? Yayi hanyar bude kofar ita kuwa ta dira bayan bed ta lafe Yana bude kofar da zafi zafin sa sai ganin mutun yayi turus a gaban sa ta hade girar sama da ta kasa ta hada hanayenta a kirjinta sai huci take cikin bacin rai ita ta ma manta da wa take magana ta ce: dan allah dan annabi a saurara mana haka, haba dan allah an fada muku bamu da rai ne? Yarinyata tana konce kun hanata baci duk kunbi kun cika mana gida da ihu enought enought haba dan allah da wanan uban sanyin mutanen allah suna cikin bargo suna hutawa ku kuna aikata abin kunya? Ji kake tau tau ya dauketa da mari tayi baya luuuu zata fadi yayi saurin janyota da karfi har sai da kanta ya bugu da kirjinsa ya tarota ya ce ke banza marar ilimi don mun raya sunar ma'aiki shine mukayi abin kunya ? Shin ke da kika bi maza a waje kowa ya sani yanzu haka kina bin su ba'a kiraki da kinyi abin kunya ba sai ni da na konta da matata? Nosense kawai, fada mini KO dai jarabar ki ta hanaki barci kika zo a biya miki bukatar ki? Fada min barci kika kasayi saboda jarabar ki? Ke yanzu bazaki fitar da maza a ranki bâ? To bara kiji wanan yayi nuni da jikin sa yace yafi karfin ki sai dai idan da momy zaki hadani koda kin hadani da ita sai anyi miki gwajin HIV na tabatar da baki da cutar da zata saka mini cutuwa na iya saduwa dake dan kaunar mahaifiyata ba dan ke ba Bodyguard Mata maza gardi ke me gareki a jikinki har da zakiyi takama da shi? Bakida komai baki da komai, yarinya ni sai Babar mace ba kwaila ba nonsense ya hankadata yana fadin get out banza Raisa dakanta ya bugu da garu ta dade kanta na juyawa ta mike tana layi gaba daya duniyar tayi mata zafi bata ganin komai a gabanta sai duhu da lalube da ikon allah ta samu ta shiga dakin ta tana lalubawa kunan ta ya jiyo mata kukan Afane calara kuka take tun karfinta har tana famar shidewa da rarafe ta isa gareta ta kama ta tana fadin bebyna gani nan gani nan bebyna Irfane yana komawa yaji kukan Afane ya danyi shiru jin kukan ba mai karewa bane ya saka ya fito ya tura dakin Raisa ya kuna fitila domin dakin duhu ne yana kunawa yaga Raisa konce a kasa kanta da jini share kuwa Afane yashe a kasan itama sai wani irin abu take kamar kamun raba kamar zata suma da karaji ya furta Afane......................... Love u [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊 ta ruwa ce🌧🌧 na Sajida 30 Yana zuwa ya juyota da karfi niyar sa ya babala mata mari kawai sai gani yayi gaba daya jama'ar wajen sun zuba musu ido suna kalon su ya san idan ya kyaleta sai ayi masa kalon ya tabu idan kuma ya mareta abin zai zama tamkar yada mugun abu kunsan nan da nan yake gama gari wanan dalilin ya saka kawai ya lumshe idonsa ya jayota jikinsa ya isa gaban Alberto ya ce: Mr Alberto ga matata ita ce kuma Bodyguard dita ina masefar sonta ba zato ba zamani sai ji raisa tayi anyi mata dan gajeran kis a baki (dankari lalai Irfan dan basaja ne kai) Gaba daya Raisa ta zama wata mutunmutini domin kuwa tun lokacin da taji wanan kis din ya saka tayi mutuwar tsaye dan ma a rabe take a jikin sa suna cikin haka muryar Awatif ta fara magana tana fadin darling ni fa gida nake so ina da bukatar ka Alberto ya ce darling? Ita fa wanan mai inka ce ? Irfan ya ce ita ma matata ce Alberto ya bushe da dariya ya ce mamar taka zaka ce matar ka? Nan da nan Awatif ta hada rai ta gala masa harara Irfan ya yi kalar serius yana fadin she is my wife too Alberto ya ce lalai to yanzu kayi yaya da wanan ai tayi maka girma tsayin ku daya fa haba aboki(abinka da nasara bai iya munafurci KO boye abu a ransa ba) yaci gaba da fadin kana da laidy haka ka kara auren wanan? Irfan ganin idan Yaci gaba da sauraron Alberto yana iya hadasa masa hawan jini wai Raisa ce laidy meye a jikinta da ta zama hakan? Mtsssssss ya juyo ya ce muje a kaiki gida wife kinga sai an gama taron nan mu zamu iya tafiya haka tsarin yake Ta ce no barshi na tafi a kaini kayi aikinka ta juya uwa zata tashi sama ta tayi tafiyar ta Irfan ya dan yi jim ya basar aka ci gaba da cashewa Bayan ci da sha da bayar da kyauta da shagulgula aka fara haramar tashi Irfan ya yiwa Raisa alamun suna iya tafiya da Sauri ta fita ta je ta gyara tsayuwar motar da kanta ta dawo ya mike yayi salama da su ya shige gaba tana biye da shi suna fitowa sojojin suka gewaye su sai da suka isa motar sanan Irfan ya juyo fuskan nan a hade ya saka rigar mulkin nasa ya ce ku koma ku kula da an tashi lafiya sanan ku tafi ya kali direbansa ya ce masa ya je ya tuka Alberto har airport idan ya gama ya je gida sanan ya mikawa Raisa hanu ta bashi key din ya ce ta shiga su tafi gabanta ba karamin faduwa yayi ba tsoro ya darsu a ranta itafa da a barta da Irfan gara a barta da zaki su kwana haka jiki a mace ta shiga ta saka belt shima ya saka ya tayar da motar suka kama hanyar gida suna isa cikin gidan sa ya nufa sau da ya gama parking ya fito ya jayo wuyan rigar Raisa kiiiiiii har cikin palon inda ya tarar da Awatif zaune sai karkada kafa take ranta a matukar bace sai da ya iso gabanta ya cilar da Raisa sanan ya fara magana har jikinsa na karkarwa gaba daya jijiyoyin jikinsa ya mike masefa na cin sa har zufa ya ke ya nuno Raisa da awatif da hanayensa ya ce :::::::::::::::: Morning [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊ta ruwa ce🌧🌧 na Sajida 29 Kansa ya dau zafi gaba daya ma zafin yake ji kawai ya dauki ky din mota yayi club (um ) Karfe hudu na yama Afane ta dora rigimar ita fa kawai gida take so a kaita gida ganin tana famar rikice musu ita mai mura ya saka suka yi gida da ita suna zuwa Raisa ta tarar da Awatif daga ita sai yar vest tana ta waya tana kakaba dariya duk irin saka kananan kayan Raisa sai taga bai dace ba dalili kuwa shine Awatif irin matan nan ne masu manya jiki tayi ciki da yar ta sai labari take kamar ba ita ce ta kusa mutun musu ba Bayan Afane ta warke sumul Raisa ta koma bakin aikinta daidai komawarta ta tarar da bakin nasu aka ci gaba da aiki da ita Bayan wata daya sun kamala sai murna ake sanan ta ko'ina ana shirye shiryen patin bankwana da za'ayi musu ambassadeur Ibrahim ne sai yan rakiyar sa mutun biyu su ba musulmai bane sanan dayan yazo da matar sa dayan kuwa saurayine Mata da maza kowa na shirin patin domin ba da kaki zasu gudanar da shi ba Karfe takwas na dare har an fara gudanar da bikin irfan na hango ya sha shada shi kam kalar saka kayansa Kenan KO wajen pâti, shadar ruwan ash ce saï daukan ido take abinka da farar fata sharen sa na dama kuwa Awatif ce ta sha wani materiel dan ubansu ya sha dinki na gani na fada sai dai bata daura dan kwali ba domin matériel din ma takurata Irfan yayi saboda gaba daya jama'ar wajen duk kayan su ba manya bane sai matan auren da suka saka costume riga da sket da ta sama sai dan hijab masha allah duk sun hade aman har yanzu banga Raisa ba Can bayan yan wake wake da mawaka suka rika wasa kasar da Mr president da kuma rigar soja sun dan taba aka tsayar da wakar DJ ya dauki lasifikar ya ce yanzu zamu gayato Madame Irfan har Awatif ta fara washe hakora sai yaji ya ce Raisa domin ta rako General Irfan ya baiwa baki gift (sai a sanan na hango Raisa nayi wangalau da baki tap KO ni da ban fiya kaunar saka wando ba na yau ya matukar birgeni) ta fito ta sha wando ash irin mai guiwa a dan tsatsagen nan aman yanka biyu ne ta dora riga ash rigar daga GAba iya cikinta ta rufe aman daga baya ta sauka ta rufe mazaunan ta saka dan karamin ribom ta daure gashinta a tsakiyar kanta shima ashi yana dan warkiya saï takalmi kafa ciki shi din ma ash din ne kai zo kaga kalo ya koma sama cikin takun nutsuwa ta isa kusa da kujerun da su Irfan ke zaune tana isa ta rasa wata irin gaisuwa zata yiwa mutanen da ke zaune a wajen da kyar ta mikawa fariss hanu matar Rodrigue suka gaisa sai washe hakora take a hankali ta kai kalon ta kan su Irfan Wanda tun da ta tsaya ya zuba mata ido yana ayana lalai yarinyar nan bata da mutunci to in ba rashin mutunci ba kamar arniya wanan saka kaya haka? Nan da nan ya tuno dady da fadan sa a kan su kare mutuncin family dinsu da azama ya Mike tsaye ya kama hanun Raisa ya jayota ya saka hanun sa a kugun ta ya shiga taku cikin nutsuwa yana nufar wajen DJ jama'a sai binsu suke da kalo har suka isa yana murmushin yake aka miko musu gift din sai da Raisa ta gama dan dudubawa da wani abu a hanun ta tana dubawa dan kar aje da wani Abu da zai iya lahantashi a ciki sanan ta Mika masa shi kuma ya baiwa mai shi sai da aka zo kan Alberto Irfan na mika masa shi kuwa yana ta kalon Raisa abinka da marar sallah Irfan ya kai duban sa inda yake kalo yaga Raisa tana kokarin tsayar da wakar america ta masoya don suma su cashe da nasu masoyan gaba daya ransa ya gama baci ya juyo yayi wajen ta kamar zakin da ya shekara ba abinci yana zuwa ya............... I'm sorry kadan ne sisters wly yau aiki yayi min yawa thx love u [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊ta ruwa ce🌧🌧 na Sajida 28 Cikin karaji ya furta Afane Afane da gudu ya daga yarinyar jikin sa yana rawa ya juyo ya kali Raisa Wace take faman tashi da sauri ya kama hanun nata ya taimaka mata ya dauko Afane da hanu daya ya kamo hanun a hankali ta zauna da kyar ta furta plz ka kai bebyta asibiti Ya dan kaleta sanan yayi waje da gudu gudu ita kuma ta dan jima sanan ta tashi tayi bayi ta watsa ruwa taji dan karfi karfi ta saka yar doguwar riga KO dan kwali bata rufa ba tayi cikin asibitin gidan tana zuwa ta tarar an sakawa Afane karin ruwa domin ta rasa duka karfin jikinta ta isa a hankali ta zauna Irfan ya dan dago yana kalonta sai yaji sam baiji dadin fitowarta a haka duk da darene zuciyar sa tayi gagawar fargar da shi cewar bodyguard nan da nan ya basar Shiru Raisa tayi tana ta kalon Afane tana jin ba dadi a ranta sam bata son taga wani abu ya taba mata yar ta suna zaunen nen har aka fara asalatu Irfan ya mike ya dan taba goshin Afane yayi gaba Raisa ta dauro alwala ta tayar da sallah Yana komawa ya tarar da awatif sai baci take sha kafafuwa a watse ya girgiza kai sam baya son ganin mace ba kamun kai ya juya shima yayi wanka ya dauro alwalar ya FITA masalaci Karfe takwas na safiya duk familyn sun gewaye gadon da Afane ke konce tana ta zuba shagwabar ta a cinyar mamarta Momy ta ce ke Afane ki barta ta samu tayi wanka itama mana bakya ganin Mamamamaa ki ba lafiya? Afane ta make kafada tana turo bakinta ita kawai bazata matsa ba Raisa tayi murmushi ta ce momyna barmin yata tayi konciyar ta Momy ta ce bara naje na kawo miki abinci Karfe takwas da yan mintuna duk yan matan sun tafi school Hajiya khadija ta ce Raisa yau ba aiki ne? Daidai lokacin da irfan ya shigo shi da Awatif itama ta sha ado za'aje office ta gaishe da su momy daga tsaye ya karaso ya tsuguna har kasa yana gaisar da su momy duk suka amsa suna washe baki Momy ta ce Irfan kana gani garin kuna fitila tana rusa kukan yarta ba lafiya har ta ji ciwo itama KO? Irfan ya dan kaleta yaga an nade mata goshinta da farin bandeji wajen da ya hankadata ta ji ciwo a ransa yake cewa wato karya tayi ta ce bugewa tayi ya dan yatsina fuska bai cewa momy komai ba Momy ta kare masa kalo tayi tsaki sarai ya san tsakin na rashin tankawar sa ne yayi dan murmushi daidai nan Ma ta shigo tana fadin yarona lokaci fa yana kurewa Ya ce Ma yanzu zan tafi Ya matsa a hankali ya duka ya manawa Afane kis a kunci har sai da ya gogi jikin Raisa ya dago ganin idan su Ma ya ce mata yau bazaki tafi aiki ba sai kun warke Raisa ta daga masa kai ba tare da ta ce komai ba ya juyo idan Momy kyar a kansa yayi dan murmushi ya raba ya fice Raisa KO kalo bai isheta ba ita dai fatanta allah ya baiwa Afane lafiya Office Zaune yake yana kara karanta wanan sakon nan da sati biyu ambasader na France zaya zo ayi aiki da shi idan aka gama zaya juya shi ba zuwan NASA bane matsalar aa matsalar sa kawai da patin da dolene idan zai koma sai an hada masa ya ja tsaki yana ta tinane tinane shi kadai yana dan karkada kafa Asuba alkhairi 😘 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk Karyar kada🐊🐊ta ruwa ce🌧🌧 na Sajida 31 Cikin daga murya yayi nuni da su gaba daya ya ce : Awatif Raisa ku sani mace bata isa ta juyani ba sanan kar ku manta ku duka ba zabina a cikin ku so ku bini a yanda nake so KO na baku mamaki domin ina iya rabuwa da gaba dayanku bai shafeni ba , Ke Awatif har kin isa ki daga min murya? To shine na fari kuma na karshe ke kuwa yayi nuni da Raisa wace ta rakube ya ce: a rayuwar ki bazaki dena talata kanki ba? To ki sani ba dai a gidana ba ki je ki fadawa su dady bakya sona don na sakeki ki je kiyi yawon iskancinki domin kin zame min kaya yayi taku daya biyu ya dawo da sauri ya shake wuyanta ya fara magana da kakausar murya yana fadin ba rokon ki nake yi ba lah umarni nake baki kan ki kiyaye mu'amala da maza kar ki kuma kokarin gaisawa da gardi idan ke baki san darajar aure ba ni na sani stupid ya saketa cikin haushi yayi dakinsa yana tafiya itama tayi dakin da aka ware mata ta cire kayan ta tayi cikin gida har bata iya ganin gaban ta Yana shiga yayi kwonce yana ta huci can dai ya tashi ya watsa ruwa ya fito KO kayan bacin bai saka ba ya fada saman bed yana ta famar zabga tsaki can dai ya fara lumshe shanyayun idanuwan sa abin haushi yana runtsewa sai hoton lokacin yana kis din Raisa ya bayana a fatar idan sa ai wata irin zabura da yayi ya fada toilette ya dauki abin wanke baki brush da makilin yana ta wanke bakin sa yana fadin no no no Irfan no meye haka Irfan meye haka ? Mai kaji a bakin Bodyguard? Ya kaiwa madubi bugu haka kake ji ratsatsa ya fashe hanun sa sai jini ya fito da azama ya Budé frij ya fitar da kwalaben nasa ya shiga aikin da ya saba (allah ya shirya) Tana shiga cikin gidan allah ya taimaketa su momy basa tsakar dakin hakan ya sa tayi dakin Ma dinta tana shiga ta tarar da Ma ta gama nafila tana ta adu'a a hankali ta isa gabanta ta duka ta dora kanta a Salan cinyarta ta fashe da kuka Ma tayi tsai tana sauraron kukan gudan jininta kukan yana ratsa jinin jikinta da duk wata gaba ta jikinta sai da taga kukan na neman zama na hauka ta dago kanta suka yi ido hudu da juna Ma ta fara girgiza kanta tana share mata hawaye a hankali ta fara yi mata wakar da idan abanta Buraima na koya mata fada yake rera mata a hankali nan da nan ta rukunkume Ma tana ajiyar zuciya Sai da Ma taga ta nutsu sanan ta fara yi mata nasiha ba tare da ta tambayeta bama abinda ya taba mata rai tana ta nuna mata ribar hakuri tana ta fada mata gaba daya duniyar nawa take ne? Raisa ta ce Mana plz a raba aurena da Irfan Ma tayi galala tana nazarin KO dai aljanu sun taba mata Raisa ne? Ta ce Au daman kukan na a Raba auran ki da dan uwanki ne? Wanda ya rufa miki asiri ya share hawayen iyayenshi da nawa mahaifiyar ki ? Shi kike nufin na raba auren ki da shi raisa? Raisa Anya kuwa ke ba butulu bace? Anya kuwa kinsan akoy wata rayuwa bayan mutuwa Wace hali da sallah zasuyi magana? Shin da me zaki sakawa Momy? Momyn ki? Raisa to bara kiji KO da kuwa Irfan na yanka naman ki yana soyawa yana ci a kulun ta allah baki isa ki saka ni Fatima na furta wai ya sakeki ba , ni ai Irfan yafiye min ke shi fa zan dafa gobe kiyama, to wly idan har kika yarda kika fadawa Momy KO dady kan Irfan ya sakeki ban yafe miki ba Cikin kidima Raisa ta dago tana kalon Ma ta shiga tinani wai Ma tasan kuwa irin iskancin da su Irfan suke aikatawa kulun suna hana musu baci suna iya shegen su(🙆😳) Ma ta ce fadi abinda kike boyewa ai kuwa ta gyara zama ta ce,,,,,,,,,,,,,,,,,,,w Barkan mû da ganin wata allah ya karbi ibadun mu ya yafe mana kurakuran mu ya sada mu da rahamar sa yasa mu cika da imani ya tayar da mu a fadar ma'aiki annabin mu anabi Muhammad salalahu alaihiwassalam Allah ya nuna mana bayan sallar azumi zamu ci gaba da dandalin mu idan kuwa na riga ku gidan gaskiya ina rokon duk Wanda na batawa ya yafe min thx taku kanwar ku SAJIDA no: +23492245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada 🐊🐊🐊 ta ruwa ce 🌧🌧🌧 na Sajida 😘😘 32 Barkan mu da sallah allah ya maimaita mana Duk karyar kada kirkiraran labarine domin nishadantar da masoyansa idan yayi daidai da rayuwar wani KO wata katari ne sanan ban lamunce wani ya canza min labari ba ban yafe ba thx love u😘 Ci gaba Raisa ta gyara zama ta ce : Ma baki san irin iskancin da suke aikatawa a cikin gidan nan ba sai ma idan dare yayi Ma sai wanan awatif din ta rinka ......... Kafin ta gama Ma ta rufe mata baki domin tasan karshen zancen bazai yi kyau ba kai ita dai tana mamakin halaya irin na Raisa kamar bata yi islamiya ba sakarcin nata sai adu'a cikin zare ido tace rufe min baki marar hankali tashi maza kije ki dauki Afane ku koma bangaren ku allah ya shirye ki Raisa Cikin Sauri ta mike tana kalon Ma a ranta ta ce to KO dai Ma bata ji mai ta ce ba ? Wani sashi na jikinta ya ce tajiki kawai dai tafi sonsa ne , tayi kwafa ta nufi dakin da yarinyarta take ta dauki abarta tayi gida da ita Masarauta Wasa wasa sai da sarki ya saka aka banbare dakin da Imran ya shiga ya kule kansa gaba dayansa ya fice a hayacinsa har wata irin rama yayi sai idanuwa a rufe sunyi fulu fulu sunyi ja da gudu aka kwasheshi akayi asibiti da shi Hajiya Balkisu sai rusar kuka take aman har a lokacin ba alamun nadama KO dar a zuciyar ta na ta raba ya auri gardi kamar sa, Wasa wasa har aka kwana aka wuni likitoci sun kasa gane abinda ya hana prince Imran daga suman da yayi abin da ya kuma tayar wa da sarki Abdurahaman da Hajiya Balkisu hankalinsu har suka nemi docter ya bada umarni aka fita kasar indiya da shi Cikin ikon allah satin su biyu ya samu lafiya sai dai ciwon zuciya sanan baya son KO da ambaton kasar haihuwar sa Yau ta kama alhamis yau likitan ya basu salama aman fir ya ce sai dai su aiko masa da kayansa yana so ya gama karatun sa yana son kara karatu mai zurfi , ganin irin yanda ya tayar da hankalinsa ya saka mai martaba ya lamunce masa da hakan domin yana gudun rasa gudan jininsa haka suka gama masa komai suka juyo kasar su Haba elhaj taya zaka baro min yaro a can bayan bai gama warkewa ba? Shin wa zai kula da shi? Bakisu ki saurara min haka bazai yiwu ba kiyi kokarin kashe min yaro ki barshi da zafin zuciyar da kika hadasa masa ni kuwa ki barni da zubar min da darajata da kika yi duk da allah ya saka mutanen manyan mutanene basu dau abin da zafi ba aman kinji na rantse miki Imran bazai dawo kasar nan ba sai randa yaji zaya iya zama a cikin ta, yana gama fadar haka ya juya ji kake bam ya bugo mata kofa Cikin zare ido Hajiya balkisu ta furta ya salam kwarai fadan Elhaj Abdurahaman ya tsoratar da ita domin bata taba ganin sa a wanan yanayin ba hakan yasa ta nemi guri ta ajiye rigimar ta ta fara neman shiri tun kafin kilu ta jawo mata bam (kadan ma kika gani😏) Abuja Tun karfe takwas take zaune tana jiran fitowar Irfan don su tafi office aman shiru kake ji , karfe tara ta buga da minti 23 sai ga Awatif ta fito tana hama tayi kicin da alama KO wanka batayi ba ta kuma fitowa tayi dakinta KO kanzil basu cewa juna ba Can Raisa ta fara jiyo karar wayoyin Irfan a nan saman Capet har ta tsinke aka kuma kira ba kakautawa hakan ya sa ta Mike ta dauko wayar sai taga sunan John na yawo saman screen din har zata ajiye sai dai ta dauka a hankali ta ce hello! Daga dayan bangaren aka amsa mata da harshen turanci : hello plz general nake tambaya Raisa ta ce : ya dan gusa ne sai bodyguard dinsa John ya ce oh madame John ne plz ki fada masa karfe 10 da 30 jirgin mu zai daga Kenan shi muke jira Raisa ta ce : ohk sanan ta katse kiran ta doshi dakinsa tana adu'a a cikin ranta tana isa ta tura kofar ta shiga da salama Irfan dake tsaye yana faman nade hanun sa da bandeji inda yaji ciwo ya kasa shi kuwa girman kai bazai barshi ya nemi taimako wajen yaren nan ba ( kuji wai yara🤔) tana shiga ya juyo ya ce ke ubanwa ya baki izinin shigo min daki ba tare da izininaba? Raisa ta ma rasa mai zata ce masa sai kifkifta ido take hakan ya kara kular da shi ya nufo ta 😁😁92245338😁😁 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada 🐊🐊🐊 ta ruwa ce 🌧🌧🌧 🐊🐊 Sajida ND anty fauzah musan kanmu marubuta (M-K-M) 🌧🌧 33 Jiyowa yayi cikin bacin rai ya nufota yana kafin ya iso ya manta ya jimke hanun nasa mai ciwo abunka da jin ciwon kwalba harda wata yar kwalbar a jiki sai yaji wani azababen zafi bai san lokacin da ya yarfe hanun ba ya ce acccccch Cikin sauri ta bude idanuwanta domin ta rintse su tana jiran taji biyar a fuskarta ganin hanun sa na jini ta nufe sa da sauri ta kama hanun shima da yake cikin azaba yake bai samu damar gwasalar ta ba da gudu tayi gaban bed din ta dauko jakar mai kayan magungunan sa ta ciro alcool da dan karamin almakashi tazo a nitse ta cire kwalbar shi kuwa idonsa a rintse domin zafin na ratsa shi sai da ta tabatar babu sauran kwalba sanan ta daure masa ciwon dan daidai sai afkin sanu take aika masa tana gamawa ta kame ta ce: sir mr John yayi kira ya ce nan da awa daya zasu daga KO naje na fada musu bazaka samu zuwa ba yau? Ya zabga mata harara ya ce : sai kice kuma bani da lafiya? Ke ce mutun ta biyu da ta taba ganin rashin lafiyata to bara kiji walahi idan na tsinci hakan a bakin wani har da Ilham sai ranki ya bace am i clear? Da Sauri ta ce : sorry sir Ya mike yayi gaba tana biye da shi a baya har suka shige mota suka yi gaba Awatif dake tsaye jikin windows ta koma da baya ta fada saman bed dinta ta ce : zaku fada ne Minti ashirin ya kaisu ma'aikatar kamar yanda suka saba haka suka fito tana taku irin na kakarfan maza tana biye da bayan sa har suka isa wajen su John inda suka yi musu rakiya har aéroport suka daga Karfe biyar na yama suka dawo gida suna shiga suka tarar da Awatif ta sha kwaliya ta hakimce suna shigowa da gudu ta zo ta rungume Irfan yaso ya tureta aman ina shima a caji yake hakan ya saka ya rungumeta ya shiga kissing dinta cikin Sauri Raisa ta raba ta shige dakinta tana ayana tamtabaru akuyoyi a ranta ( hhhhh KO dai KO dai yan mata? ) Irfan ke kai kawo a dakinsa ya rasa taya zaya bilowa wanan al'amari yin hakan yana nufin raba musu kwana to aman taya ma zaya iya wanan aikin? Shi ya rabawa yaren nan kwana to yayi yaya da su ? Shi fa yana mugun kyankyamin KO da kalon bodyguard ne balatana cin abinci da ita ya lumshe idanuwansa maganar dadynsa ta dawo kamar yanzu yake fada masa: general ka hada iyalan ka waje daya ka fita hakin iyalenka ka sani idan fa ka kasance namiji mai banbanci tsakanin matayenka gobe kiyama zaka tashi da shanyayen jiki sanan allah zai tsayar da ku a bima kowa hakinsa . irfan ya ce oh god help me sai da na ce bana so bana so ya allah ka bani mafita Wayar dake aje kusan bed dinsa ya mika hanu ya dauko ya rubuta message ya tura a numbobin Awatif da Raisa kan yana da magana da su bayan sallar isha Raisa tana gama sallar magarib tayi wanka ta yiwa Afane ta zauna ta shafeta da mai itama ta shafa sanan ta bude werdrob ta dauko riga budada ruwan yalow rigar har ta kai mata gwuiwa sanan daga baya kuwa a tsatsage take har kasa sanan sharashara ce sai breziya baka ta dauko dan wando iya gwuiwarta baki ta saka abinta sai bakar hula ta tatara gashin kanta ta hade shi waje daya haka ta shirya afane cikin yar riga yelow sai dan pant fari (kamar na sace su na gudu) tana gamawa ta dauko doguwar rigarta tayi sallar isha ta dauko abincin su ta fara baiwa Afane tana ci tana ta bangalar dariya da an daura mata farin (baboire) dan kar ta bata rigarta tana tsaka da bata message din whatsupp ya shigo mata ta mika hanu ta dauko ta fara karantawa sai taga message ta bude nan taga number general ta bude message din da sauri ai bata san lokacin da ta diro daga bed din ba tana fadin na mutu na lalace ni raisa da gudu ta warto Afane wace take kalonta tana mamamama tace beby na mutu oh my god ya allah ka ji kaina da rahamar ka kasa idan karshenane na cika da imani da gudu tayi waje har tana tuntube tayi banban falon gidan (dankari kinsa general zaman jiran ki 🤔🙆😁) +22792245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada 🐊🐊🐊 ta ruwa ce 🌧🌧🌧 na Sajida 🙋🏼🙋🏼🙋🏼🙋🏼🙋🏼 35 Da gudu tayi bayi ta rufo tana ta haki shi abin dariyama ya bashi ita dai kulun cikin shirme take ga shegen gudu kamar barewa a hankali ya mike ya iso kofar bayin ya fara kwonkwasawa ya ce : ke bude ki ansheta ni bazan taba ki ba Daga can ta ce are u sur? Ya ce yes domin ya kosa ya bar mata dakin A nitse ta bude kofar cike da fargaba ta amshi Afane shi kuwa ya juya ya bar mata dakin Bayan sati biyu Yau ta kama week-end ne sanan hutun karshen wata ne duk familyn na gida hakan ya sa Irfan ya bar iyalansa su je cikin banban gida su wuni shi tun safe ya shige cikin gidan ita gimbiya Awatif na baci sai ta farka ita kuwa Raisa na jiran farkawar Afane Sai karfe tara ta samu ta gama kimtsa Afane ta daukota da tedy dinta suka yi cikin gidan Karfe biyu na rana duk family din sun hadu a table suna cin abinci karar cokula kawai kake ji ba mai magana can Raisa ta bushe da dariya kamar zautata duk suka yi tsai suna kalonta har rike ciki take sai da fatima ta dauki marfin kwano zata rafka mata sanan ta dan tsagaita Momy ta ce : beby bani na sha nima mana taya zaki shanye dariyar ke kadai? Raisa ta ce : Momyna baki sani ba , da kwana biyun nan kulun sai an adabe mu da iface iface aman shekaran jiya shiru kake ji maye ya ci shirwa Haba irfan dake cin abinci ya zuba shinkafa a baki sai gashi ya kware yana tari ba kakautawa domin ya san inda zancen ya nufa da sauri ya mike yayi dakin Ma yayi bayi domin ya samu ya fitar da shinkafar data tsaye masa a Wuya Ma dake tsaye tana Irfan ya dai sanu kaji na shigo ne? Sanu Sai can ya samu ya fito ya konta saman bed ya ce Mana baci zanyi shinkafar nan ta kware ni kinsan ba ruwa a kusa ne Ma ta ce sanu yarona bara na barka ka huta allah ya kara maka lafiya Ya ce amin Ma love u Tayi dariya har da rufe shi kamar yaro karami tana fitowa ta ce to sanu sarkin mahaukata dan gidanku mijin ki sanan dan uwanki ya kware bazaki bi shi ki ga halin da yake ciki bâ? Momy ta ce Ma ai kin bishi mu muna cin abinci KO? Ma ta kare mata kalo ta ce gaskiya anti mu dai ana shiga hakin mu ehe Hajiya khadija da fitowarta Kenan ta jajanta kwarewar Irfan Ita kuwa Raisa ta ce a ranta ba wani kwarewa yanzu haka dan yaga zan tona masa asirin irin iskancin da suke aikatawa ne ya saka shi kwarewa Momy da ta lura da bakin Raisa na dan motsawa ta san da wani zancen a bakinta ta ce: beby ya dai ? Raisa ta ce Momy lokacin bacin yarinyata yayi kinga ta fara rigima Momy ta ce to akoy kayanta a dakin Ma dinku kije kuyi wanka kinga kema sai ki samu ki huta KO? Raisa ta ce OK Momyna bye, ta dauki Afane ta nufi dakin Ma Tana shiga ta zarce bayi ta fara yin wankan ta nade cikin sabon tawul dan dogo iya cinyarta ta yiwa Afane ta saka mata dan karamin wandonta tana fitowa kawai ta kashe fitila ta Haye saman bed abinka da baban bed ita bata lura da mutun ba domin yana can rakube harda rufa da bargo , bargon ta tura ta shinfide Afane sanan ta haye daga ita sai tawul ta konta ta rungume Afane sai baci Kiran sallar la'asar ta farkar da irfan daga baci yana juyowa yaga mutane konce suna sheka bacin su, ya murza idanuwan sa tabas bodyguard ce ya salam aman yarinyar nan bata da hankali taya zata hayo saman gadon da yake konce? Oh god da yaje ya dane Afane da kafarsa fa kawai yarinyar nan bata da hankali , yayi tsuru yana kare mata kalo wani abu yaji ya tsarga masa tun daga yatsar sa har kansa ai da Sauri ya kawar da kansa shi kadai ya fara lumshe shanyayun idanuwansa a hankali ya sauko daga bed din yayi bayi domin yayi shirin sallah ya dauro alwalah yana fitowa ya tarar Raisa ta tashi tana mika tawul din ya konce 🙆🙈🙈 a fili jin motsi ya saka ta juya ganin general har sai da wani dan fitsari ya kufce mata ta diro ta KO yi niyar fita daga dakin da gudu , taku hudu yayi ya cafkota ya gamata da garu ( Katanga ) ya ce 92245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada 🐊🐊🐊 ta ruwa ce 🌧🌧🌧🌧 na Sajida ❤❤❤ 34 Da gudu ta fito da abincin Afane a hanun ta ta dora afane a bayanta tana shigowa ta tarar da tantabarin suna aikin nasu ita dai tana mamakin rashin kyankyamin su tap A hankali ta tsaya ta kwala salama firgigit suka zabura ya waigo yana kalonta idanuwan sa sunyi wani irin ja sai da gabanta ya fadi ta kuma yin salama tana kifkifta idanuwa wani abu ya tsaya masa a ransa ya ce ke idan zaki shigo ki shigo idan kuwa bazaki shigo ba ki koda nosence kawai ! A hankali ta karaso ta dire Afane ganin Afane a wajen ya saka ya mike ya dauketa ya danyi nesa da Awatif domin baya son tana ganin sa a irin wanan yanayi duk da yarinya ce ya lumshe ido yarinyar sai kanshi take mai dadi ya cirata sama yana yi mata wasa tayi masa kyau sosai ita kuwa sai dariya tana dady dady ya ma manta da su sai can ya hango mutuniyar an cika anyi pam ya dan yi murmishi ya zauna Ya dan nisa ya ce na kiraku ne domin na dora muku sharudan gidana Daga yau ina son kowace ranar girkinta ta kula da an jera abinci saman table da safe zamu rinka karyawa karfe bakwai da rabi saboda aiki sai da dare karfe takwas daidai bana son lati bana son a yi fashi sai da kwakwaran dalili Bana son ceceku ce a cikin gidana bana son yawan kawaye domin yana iya haifar min da rashin zama lafiya bazan lamunta ba , kowace tana da damar zuwa wajen aikin ta aman ban yarjewa kowa zuwa wani wajen daga can ba ,,,, idan da mai magana bismillah Raisa a ranta tace kaji wani salon karuwancin ashe a waje ta fada sai da taji ya ce what? Cikin sauri ta ce : no na ce allah ya saka da alkhairi ta mike da sauri tayi dakin ta tun kafin ya daki banza Tana tafiya Awatif ta mike tace : darling mai kake nufi? Kana nufin ka raba mana kwana yau ka kwana da ni gobe ka kwana da ita? Kana nufin zaka rabi jikin bodyguard dinka? Kana nufin wai zaka........ Tun karfi yace ke ya isheki idan ma nayi niyar taba tan akoy wata matsala ne? KO wata damuwa? Ke ki kama kanki ya zaki rinka irin wanan zancen a gaban yarinyata? To bara kiji bofyguard tayi min kankanta sai dai na kara aure na auro mace mai sunan mace aman ba ku ba! Ya Mike yayi dakinsa da yarsa Awatif ta raka shi da kalo tana fadin dan kwaya kawai a cikin ranta Raisa na shiga dakinta ta kuna wakar rihana ta kama dirkar rawa kamar an aikota har ta gaji tun tana jiran yarinyarta har baci yayi awon gaba da ita Can cikin bacin sa ya fara jiyo tana mamamamana mamamamana firgigit ya farka ya kuka fitila yana fadin Afane kin gan ni dady ne yi shiru kinji ina ai kamar kara mata kukan yake tana ihun mamarta ya dafe kai ya ja tsaki Ya fito yana zabga sauri domin jin kukan nata yake har ransa yana isa bai tsaya wata wata ba ya tura kofar ya shiga dakin can ya hangota saman Capet ta dunkule waje daya da alama sanyi take ji gaba daya rigar tayi sama dan ma a juye take a hankali ya isa ya rasa taya zaya tayar da ita daga bacin Ya kai minti biyar har sai ya juya sai kuma ya dawo can dai afane ta kuka calara kuka ai da wata irin zabura ta farka tana lalube tana beby ita ta ma manta da ba a dakinta take ba Kamar daga sama taji yana fadin ke ke gata A hankali takai duban ta wajen sa tana fadin mai kayi mata kayar da ita kayi KO? Ba ga irinta ba sai a daukarwa mutun ya aje a sakata kuka ni gaskiya bazan 😳😳😳 sai a sanan ta lura da yayi kuri yana kalonta tana zuba masa rashin kunya da.......................... Love u😂😃 92245338 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada🐊🐊🐊 ta ruwa ce 🌧🌧🌧🌧 Na Sajida 📸 37 Tana barin gidan tayi kiran dadynta ta shaida masa Irfan ya mareta , cikin wani karaji ya ce what? Mai kika yi masa? Mai ya hadaku? Ta ce : dad wai don kawai na ce zanzo na ga momyna Dadynta ya ce : yanzu kina ina? Ta ce: gani cikin motata ina tuki dady ni walahi sai na kai karar sa Ya ce: no yanzu kije gidan su aminiyar ki idan nazo zanzo da kaina nayi masa gargadin bugun min ya idan kuwa ya kuma na rufe shi dan uwarsa Tayi murmushi tana fadin sai dady Shima yayi dariya ya ce ki je a hankali kinji KO? Ta ce OK dad Tana isa ta tarar da kawartata tana konce sai sheka baci take sharenta kuwa sirop ne na maye da alama ta sha tayi mankas abinka da itama ranta a bace ta dauki saura ta shanye ta yasu a sharen kawar tata ta lula duniyar mashaya (ya allah ka rabamu da aikin asha) Har karfe daya na dare yana zaune yana duba lokaci Awatif bata shigo ba ya lumshe idanuwansa ya dauko wayar sa ya danawa mahaifiyarta kira domin gita hakin su don bai san inda take ba ga dare yayi A ringin na biyu aka daga hade da salama , ya amsa cikin muryar mamaki ta ce General lafiya wani ne ba lafiya? Jin bata san bama abinda ya faru ya ce : mama Afane ce ta dana kin ganta yanzu ta farka shine kuma take rigima saï na bata wayar ashe ta dana kira Hajiya ta ce eyah kishiya ce to ka fada mata bazan bar mata elhajin ba Haka dai cikin murmushi har ya katse Kiran yana tinanin lale yarinyar nan Awatif wace tayi kwanan zaune bayan sirop din ya saketa gabanta sai faduwa yake tana tinanin irfan ita kadai sai da ta sani da bata fito ba daga gidan , wayarta ta kuma dauka ta dana Kiran dadynta ta dora masa kukan kawai ya dawo a gobe ya rakata ita dai kawai tayi missing din mijinta Hakan kuwa akayi ya biyo jirgin karfe biyu na dare wanda zai sauka a Abuja karfe 10 na safe Yana cikin lambu idanuwansa a lumshe ya jiyo karar wayar sa yana dagawa yaga abansa ke kira Mr president ya kara tare da salama Elhaj Muhammad Ibrahim ya shiga balbale shi da fadan taba lafiyar matarsa da yayi sosai ya yi masa fada sanan ya umarce shi da ya tashi maza ya je suna cikin gida ya baiwa abanta hakuri sanan ya lalabi matarsa ta koma dakinta kar ya kuma jin hakan ta faru Irfan Wanda ransa ya gama baci zuciyar sa ta cika da jin haushin Awatif kan hada shi da mahaifin sa da tayi ya ce : allah ya huci zuciyar ka hakan bazata kuma faruwa ba Mr président ya ce: good boy bye Irfan ya Mike ya gyara bakin glas dinsa ya nufi falon Momy Yana shiga ya tarar da su zazaune itama a saman kujera kamar sa'ar su a ciki ciki yayi salama suka amsa ya shiga ya dan risina ya gaisar da sirikinsa Auwal jaji ya amsa masa cikin sakin fuska sanan yayi masa gargadi kan ya rike matar sa domin tana sonsa Shi dai kansa a kasa bai ce komai ba har ya gama ya mike yana washe baki matan Mr président suka ce a gaida gida Irfan yayi masa rakiya ya barshi da yarsa suna tataunawa yayi filin basket-ball a can ya tarar da Raisa da Afane su duka sun sha kayan sport Raisa tana ta sakawa Afane biiii tana yi mata dariya ita kuwa rike bol din ma bata iya ba daga ta kama bol din sai ta kufce mata Raisa kuwa ta dauke ta jefa Ya dade yana kalon su haka kawai yayi sha'awar buga bol din KO ransa zaiyi dan sanyi sanyi balatana yanda Afane ke kyalkyalta dariya Kamar daga sama Raisa ta tsinci muryarsa yana fadin a raba da ni Ta zaro ido ta ce what? Ya hade girar sama da ta kasa ya ce ku biyu ni kadai A ranta ta ce dankari to mai hadina da kai Malan har da zan buga basket-ball da kai a fili kuwa ta ce am dama ni na gaji bara na barku ku buga da Afane Ya dala mata harara ya ce ke dallah bana son munafurci KO ki buga bal din nan KO walahi na babalaki Da Sauri tayi kuri tana kalon sa ya kuwa gyara daurin takalmin dake kafarsa ya fara bugawa Ita abin mamaki yake bata wanan ai shi ake kira iko mai sa a fitar da wando ta ka Tako dage ta kara tatare wandon ta domin abin nayi ne Morning allll [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada 🐊🐊🐊 ta ruwa ce 🌧🌧🌧 Sajida 36 Ya ce : ke baki da hankali zaki fita a haka idan fa wani ya ganki? Baki da riga fa KO kinsha giya ne? Wai ma mai yasa duk inda nayi kina biye da ni ne? Yau dai har da tube kayan jikinki dan ki ja ra'ayina? Yaushe zaki gane cewar wanan yayi nuni da jikinta ya ci gaba da fadin sun yi min kadan? Ke kanki sai na hade ki waje daya na murje , aman dan tsabar jaraba kina biye da ni, Cikin inda inda ta ce ni walahi ban san kana nan ba Ya ce rufe min bakin ki munafuka ai ke din makauniyace shi yasa , to bara kiji kar ki mayar dani birin basan ki kinji KO ? Fada min dazu meye zaki fadawa su Momy? Fada min Tayi kuri tana kalon kasa idanuwanta duk sun firfito dan tsabar azaba ta ce ba komai ba ne ba fa Ya ce rufe min bakinki banza makaryaciya walahi Raisa sai na babalaki domin KO Babar mace bata isa ta juyani kamar yanda kike kokarin ganin kin juyani marar lafiya kawai Ta cuno dan bakinta ya saka hanu ya bige bakin ya ce batatar banza ni kauce ki bani guri kuma ki tabatar kin saka manyan kaya kafin ki shigowa mutane falo domin akoy baki , yayi gaba abinsa Raisa ta matse kwalar da ta tarun mata ita kam tata ta sameta wanan kadara allah ya bata ikon cinye wanan jarabawar tayi salarta ta bude werdrob din Ma ta rasa mai zata saka kawai can ta zaro wata doguwar Riga ta atanfa ta zira kamar uwar mata rigar tayi mata yawa haka ta dauko dan kwalin rigar ta daura ta dauko yarinyarta suka yi falo Suna shiga Momy ta kali Ma,Ma kawai ta sine kai bata ce komai ba momy kuwa ta guntse dariyarta domin taga an canza kaya Samir ya ce sai amaryarmu o su Raisa da kayan hausa Ta cuno baki ta ce Momy kin gani KO? Yayi dariya ya ce momy baki gani ba KO? Kowa ya yi dariya ta zauna aka gagaisa ta tambayi Ilham ya ce bata da lafiya ta turke shi sai ya fada mata mai ke damun Ilham yayi shiru ta ce plz mana yayana Ya ce am dama ta fa warke Ta ce shi Kenan allah ya kara mata lafiya Ya ce amin Sai bayan sallar la'asar Awatif ta karaso tana takunta na manyan mata masu class ta shigo da salama ta gaishe da momy ta nemi waje ta zauna gefen Irfan wanda yake ji kamar ya shaketa dan haushi tun sage sai yanzu ta shigo kuma ga mutane zaune momy kadai ta gaisar kai shi dai bai san yanda zaya yi da yarinyar nan ba Can kasa kasa ya mintsineta yayi mata nuni da Ma A dakile ta gaisar da ita ta juya ta cewa Samir ya kake Samir ya amsa mata da lafiya Ta kali Irfan ta ce darling plz ina son zuwa gidan su mamana na gaishe su Ya gala mata harara ya ce bazaki ba Ta ce mai yasa? Ai ita wanan ka BArta tazo wajen tata uwar aman ni ka hanani kaji tsoron allah dan ni ba yafewa zanyi ba Ji kake tau ya dauketa da mari ya kara mata gaba daya wajen hankalin su ya dawo wajen sa Samir yayi Saurin rike shi yana fadin haba soja haba soja idan rai ya baci ai hankali baya gushewa plz calm dawn haba soja kar ka kuma daga hanunka jikin mace kaji KO? Cikin in.ina har bakinsa yana karkarwa ya ce duk tsakanina da mutun KO shi waye kar ya taba martabar iyayena domin idan ka taba su ka taba tashin hankali ganin yana famar rikice musu ya saka Ma tayi saurin dora kansa a cinyarta tana karanta masa a'uzubilahi mina shaidanin rajim da inalilahi wa'ina'ilaihi raj'une har shima ya kama yana maimaitawa nan da nan ya fara ajiyar zuciya Abin ya matukar birge Samir har ma yayi fatan allah ya bashi mai yi masa hakan koda kuwa Ilham ce domin shi momynsa ta rasu tun yana karami. Momy kuwa sai murmushi take ita dai allah yana gani tarbiyar yarinyar sam bata yi mata ba yarinyar bata da kunya allah dai ya shirya Raisa tunda abin nan ya faru kawai sai taji wata kimar general ta karu a idanuwanta kwarai wanan hali nasa yana matukar birgeta ita kadai sai kada tedyn Afane take tana dan rauda kai yana tsohuwa Awatif da gudu ta fita tana kuka ta warci ky din mota ta bar gidan ita tun da take KO ubanta bai taba marinta ba sai yanzu katon banza sai zabga mata mari ta kyale shi ? Ai walahi sai ta kai karar sa To fah kumu je zuwa makaranta taku har kulun Sajida [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada 🐊🐊 ta ruwa ce🌧🌧🌧🌧🌧 40 Jinjina gareku masoyana allah ya bar zumunci gaisuwa mai tarin yawa gareki kawata Salima allah ya barmin ke Ci gaban Labari . Haka rayuwa tayi ta tapiyarwa da wanan ma'aurata ba wani canji sai ma kara tsoronsa da Raisa ke ji tun ranar da yayi mata duren abincin bakinsa kuwa babu abinda hadata da shi KO da kuwa sunje office ne tana samun hanyar da zata silale tayi tapiyarta wajen cafe tayi zamanta bayan ta tabatar da bazai fita ba Bangaren irfan hakan nayi masa dadi domin yarinyar ta fahimci ya fi karfinta ta dena haye masa ta dena saka masa ido da matarsa Hakan ce ta kasance wajen Awatif rayuwar su suke cikin jin dadi ita da mijinta domin tana yiwa Raisa kalon katon gardi mai tsaron lafiyar mijinta a wajen aiki sanan ta tsare lafiyar su a cikin gida kuma ta kula da rainon banzar yarinyar nan (Afane) Konce suke saman bed awatif tayi matashin kai da kirjin Irfan shi kuwa yana dan wasa da atach din dake kanta ta kuwa tayi shiru tana ajiyar zuciya can ya ce: wifey Awatif ta ce na'am my mine Ya ce : ina son bebys da yawa wai ya akayi duk irin aikin nan da nake sha har yanzu shiru? Gabanta ya bada damdamdam tayi shiru ta fada tinanin lokacin tana America wajen karatun ta suna soyaya da wani dan banban mai kudine a kasar sanan mawaki ne suna tsaka da soyayar su ta samu ciki ya nuna sam baya son ciki shi baya son yaya domin yaya suna batawa mutun rayuwar sa suna tsufar da mutun da wuri su subarwa da mutun mama sanan mai gaba daya su hanashi shanawa tun tana kiyawa har ta yarda suka je aka zubar mata da cikin karshe ma aka juyar mata da mahaifa ba'afi wata daya da yi mata aikin ba yayi tafiya Paris wajen wani wasa a hanyarsa ta dawowa jirgin su yayi hatsari shi kansa kadai aka samu Firgigit ta dawo hayacinta dalilin bubuga bayanta da irfan yayi Ya ce : awatif lafiya kike kuka? KO bakya son haihuwa ne ke? Awatif tayi Saurin girgiza kanta sanan ta tataro nutsuwarta ta ce: honey haihuwa mutuwa rayuwa aure duka lokaci ne ina matukar son yaya a kulun ina rokon allah da ya bani yaya masu albarka da hasken idaniyata wato kai aman har yanzu KO batan wata ban taba yi ba ta fashe da kuka Ya rungumeta yana shafa kanta alamar tayi shiru a hankali ya ce : kar ki fadi haka Awatif muci gaba da adu'a insha allahu allah zai jikanmu ya bamu yayan mu masu kyau mu tarbiyantar da abinmu sanan idan ma Afane ce kadai kwaina a duniya na godewa allah allah ya bar min ita Awatif tayi murmushi ta ce : amin ya allah , suna tsaka da hirar su cikin nutsuwa suka ji gamgamgam ana buga kofa ba KO sasautawa Irfan ya ce chuit bodyguard Awatif ta ja tsaki ta ce bodyguard nosence Bugun da take ya zaburo ya zira doguwar jalabiyarsa ya bude kofar Yana budewa Raisa ta rukumkume shi tana ihu gaba daya ta kanainaye shi taki barinsa ya numfasa da kyar ya samu ya cirata daga jikisa ya ce mata meye ke mahaucaciya meye na ce ki fada mini meye kuma kike yi min ihu tsakar dare Tana rusa kuka ta ce masa AFANE AFANE CE TA MUTU AFANE TA MUTU My Dear your comments and appeciations are important therefor👂🏽👂🏽👂🏽👂🏽👂🏽👂🏽92245338👂🏽👂🏽👂🏽👂🏽 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: Duk karyar kada 🐊🐊 ta ruwa ce 🌧🌧🌧🌧🌧 Na sajida 38 Tsakanin sa da allah yake buga bal din itama ta dage tana tarewa aman sai saka mata yake domin ya fita tsayi ya fita iyawa sanan karfin ma ba daya ba ita kuwa Afane daga an saka musu sai tayi ta dariya tana tapi suna tsaka da wasan ta dauko bal din ta nufi 🏀⛹🏻‍♀ zata saka masa ya tare tayi tayi yaki sakin mata hanya ya gobshe ta ya anshe bal din haushin ganin zai kuma saka mata yasa ta fadi tana rusa ihu harda hawaye tana fadin kafarta da gudu Afane tayi wajenta tana mama sanu mamamana dena kuka cak ya tsaya ya juyo yana kalon ikon allah shi dai har harbinta yaga anyi bata yi kuka ba gabansa ya fadi ya ce KO dai ta karye ? Da sauri ya nufota ai kuwa tana ganin hakan ta kara ihun kukan tana rike kafa yana isowa ya dagata yayi mata daukan jarirai ya nufi cikin gida da ita , haba raisa mai zatayi in ba ihu ba hade da dariya da kuka sai zilo take ita kuwa Afane tana rike da hanunta suna shiga ya shinfideta saman baban kujera ya fara tataba kafar tata yana tambayar ta ina ne ta karye A ranta ta ce 🤔🤔 karyewa toh ga hanyar da zata rama ta KO mintsine shi da duka faratunan ta tana rintse ido tana ihu irin ciwo yayi ciwo har da cizo ta gala masa tana hawaye da Sauri yayi zumbur ya mike yana yarfe hanu sai ga Momy ta shigo da docter Mariam a bayanta tana zuwa Raisa kuwa ta ce sam bata san zancen a duba kafar ba akayi lalabar duniya takiya ai Irfan ya cire takalman sa ya daneta ya ririke hanayenta docter Mariam ta duduba ta ta ce no ba karaya sai dai KO jin zafi don haka sai anyi radio an gani Irfan ya cikata ya ce kin duba da kyau kuwa? KO dai a bakin nata ne ta bige kinga fa taki yin shiru Lurar da docter Mariam tayi kukan na Raisa da biyune yasa ta ce suje da Irfan ta bashi magani Wanda zai rage mata zafin Suna fita ta mike suka bushe da dariya ita da momy Ma ta ce walahi ba'a isa ba haka kawai ayi kokarin ganin an tayarwa da dana hankali? Momy ta ce shi da yake cin zalinta kin hana shi ne? Beby madallah kinyi min daidai Suna tsaka da dariya Raisa tana nuna yanda ta mintsine shi sai gashi ya shigo kamar an wurgo shi Raisa ta zaro ido ta dora hanu a kai ta ce wayo na shiga uku momyna kasheni zaya yi kafin tayi shiru ya nufota 🙆💃💃💃💃💃 Happy juma'at [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: *DUK KARYAR KADA..🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA SAJIDA* 39 Gaba daya ta tsure tayi zaton zai daketa ne sai da ya iso ya zauna ya dade shiru bai ce komai ba a ransa yana ayana lalelale fa yarinyar nan sai ya koya mata hankali idan ba haka ba ta raina shi da yawa sai wajen karfe shida suka koma bangaren su yau zuwan Awatif ne ta saka an jere komai a mazauninsa karfe takwas suka halara wajen cin abinci yau Afane tayi baci da wuri tuni Raisa ta shinfideta su uku ne kawai ke cin abincin Awatif ta sha doguwar Riga mai budaden gaba rabin kirjinta duk a waje gashi sai kamshi take zubawa raisa ma doguwar rigar ce a jikinta kamar ta mai takaba ta kawo wata hula ta kindima kamar kurma abincinta kawai take ci fama take ta bar wajen tun kafin tayi laifi Awatif ta matso a hankali ta dora hanunta a saman cinyar general ta fara wani salo tana yi masa tafiyar tsutsa sarai ya so ya basar don ya nuna mata yana fushi fa da ita aman abin ya gagareshi ya dago dara daran idanuwan sa da suka canza launi zuwa ja ya sauke su a kanta rabin breast dinta dake waje ya kuma dauke masa hankali bai san sanda ya cafkota ba Ya shiga kissing Raisa da ta kai cokalin abinci bakinta tayi sauri zubar da shi cikin plat din har tana kokarin amayar da Wanda ta ci , wanan abin yayi matukar kular da Awatif ta zaro ido ta ce darling kaga fa kamar taga kashi mu take tofarwa da yawu Raisa ta kwalalo ido waje ta ce : ke anti Awatif ki rufa min asiri ni wly ba ku nake kyankyami ba bakin ku nake kyankyami Awatif ta ce yar rainin hankali bakin namu meye a cikinsa da zakiyi kyyankyamin sa? Ke ba'ayi kyankyamin naki bakin ba sai namu zakiyi kyankyami ke da kike soja? Raisa ta zaro idanuwanta waje ta ce kai wanan ai da mijinki kike ni fa ba kazamar soja bace ni ai Anti Awatif ni bodyguard ce muna Wanda muna da tsafta bama son raini bama hade haden baki da gardawa sanan muna tsare yayayan baba da rai Awatif ta ja wani uban tsaki ta ce ke banza ni ba antinki bace sanan ni ba zaki daukeni yar iska ba domin da mijina nayi iskanci ni bana kwana da mazan da ba nawa ba koda kuwa nayi daren aiki sanan da kike cewa ke ba kazama bace dubiki ki ganki banza kucaka duk Wanda ya taban mijina wly sai inda karfina ya kare ta juya wajen Irfan Wanda yake cin abincin sa yana dan kalon su kamar ya samu talabijin (dan duniya ) ta ce : my heart ina jiranka plz bazan kuma kara second daya wajen nan ba Raisa ta bushe da dariya ta ce hahaha su my heart manya to kice masa ur huhu mana hhhhhhhhh taci gaba da dariyarta tana kwaso abinci zata kai bakinta ta ga General yana kalonta gabanta ya yanke ya fadi itafa har ga allah tana mantawa ma da yana waje sai ta gama rashin kunyarta ta gansa ba shiri ta zurmo kasa ta kama kujerar da yake zaune tace kayi min rai yanda allah yayi maka ka rufan asiri ka taimakeni ka ceci rayuwa ta kar ka rama mugunta da mugunta domin ba kyau allah ya hana ka sani ni yarinya ce wly yarinta ce ke rudata har na gayawa matarka magana bazan kuma ba na rantse da allah daya ma kuwa Tun da ta fara magana shi dai bai ce mata komai ba yana sauraronta kuma yana ta taunar abunda ya saka a bakinsa ganin bai tankata ba ya sa ta tashi harda kakabe rigarta wajen tsugunwan da tayi ta kara gyara daurin dan kwalinta ta juya zata koma dakinta sai ji tayi yayi caraf da hanun nata ya juyota ta zaro ido ta bude baki zata zunduma ihu sai ji tayi an juba mata wani Abu a bakin ta zapi rau abin sanan da abin miya miya a jikinsa ya gumtse mata baki ya matse mata hanci ai bata san lokacin da ta hadiye masar da ya tauna a bakinsa da yawunsa da komai a jikin tako yi aniyar amayarwa ya kuma riketa da hanun sa daya da dayan hanun ya dauko jus ya gumtsa a bakinsa ya kuma jan gashinta da karfi ta kuma bude bakin don yin kuka ya kara zube mata jus din gaba daya sai da ta hade shi tas sanan ya dauko bakin ruwa ya bata ya kara matse mata hanci sai da ta shanye tas ya ruko wuyanta ya jata jikin garu ya hade bakinsa da nata yayi kissing dinta son ransa sanan ya cikata ta fadi yagob a kasa tana maida numfashi yana kadangare Ya ce kinji fa abinda take ji a bakin nawa shi yasa take sonsa aman tunda kema kina so gaban nan zaki rinka shan yawun kazamin soja , ya kuma yin murmushi ya ce night maman Afane zanje na baiwa Awatif abinda yafi wanan KO kina so? Cikin Sauri ta girgiza kai tana matsar kwallah yayi gaba abinsa ta bishi da kalo ta Mike tayi bayinta da gudu tana kakarin amai 92245338🤷🏻‍♀ [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 41 Gaisuwa mai tarin yawa zuwa gareki masoyiya *Amnoor* allah ya bar zumunci Ci gaban Ji yayi kamar kunan sa baya ji da kyau wani irin karfi ne yazo masa ya cirata yana kalon ta kamar sabuwar halita Ya ce" ke Raisa KO dai mafarkine kika yi? Raisa da har yanzu idanuwanta suke rufe sunyi hulu hulu sai karkarwa take ta yi kokari ganin ya cikata ya jayota da karfi ya rungumeta tun karfi a jikinsa yana fadin no plz no kuma can ya cikata da gudu yayi dakin da Afane take yana zuwa ya tarar da ita duk kunfa ce a bakinta da hacinta sanan idanuwanta a kafe tana kalon sama ga jikinta kamar ba jini da gudu ya sureta yayi cikin banban gida da ita Raisa da awatif na biye da shi yana shiga ya tarar da matan gidan na zaune suna kalo da gudu ya kaita tsakiyar su ya ajiye idanuwan nan nasa sunyi jajajir shi baiyi kuka ba shi baiyi magana ba shi baiyi dariya ba Momy ta zabura ta dafe kirjinta ta kuma dora hanayenta biyu saman kanta ta silale kasa Hajiya khadija ta furta inalilahi wa'ina ilaihi raj'une da kudu ta fita ta nufi baban asibitin gidan domin sam ta manta da wata aba wai ita waya a yau gani take zuwa da kanta yafi sakon waya Irfan sai kai kawo yake idan kayi masa kalo daya bazaka so ka kara kalonsa ba Awatif kuwa na zaune ta rafka tagumi hanu biyu biyu ; momy tun da ta silale take kalon wajen da Raisa ke rungume da Afane tana rusa kukan da baya fitowa tsananin muryarta ta disashe sam bata fita hawaye wani na korar wani sai surutai take tana kara kankame Afane a jikinta shigowar likitoci harda kayan aikinsu da gudu suka banbare Afane daga jikin Raisa Docter Mariam ta saka abin nan na jin nunfashin mutun KO bugun zuciyarsa ta kontar da Afane ta cire mata rigar jikinta ta dora saman kirjinta wajen wuyanta tayi kasa kasa wajen zuciyarta ta dora ta dade tana sauraro can ta zabura ta ce muje dakin tiyata muje Irfan ya ce " docter ta mutu KO? Docter Mariam ta ce General a yanzu bazan ce eh ba zance aa ba domin kayan aikin mu ba anan ba so mu je tun kafin mu rasata Gaba dayansu suka dugunzuma suka yi asibitin gidan suna isa akayi dakin tiyata da ita su kuwa suka zazauna can dai Fatima ta dauro alwala ta kawo baba tabarma da tapi ta shinfida ta koma ta kwaso carbi ta kawo ta mimikawa kowa ganin hakan ya basu kwarin gwuiwa Momy da Hajiya khadija suka dauro alwalar suka shiga jan carbi Shi kuwa irfan har yanzu ya rasa a duniya yake KO a lahira yanda zuciyar sa take azalzalar sa sun kusa awa daya sai ga docter Mariam ta fito daga dakin tiyatar a tare suka mike suka nufota kafin su karasa sai ji sukayi yim faduwar mutun a tare suka juyo *Raisa* ce konce kunfa ta hanci ta baki tana zubo mata ai basu tsaya tambayar Afane ba Haka docter Mariam ta koma da gudu likitoci suka fito da gado aka dorata aka turata cikin dakin tiyatar itama suka rufu a kanta Irfan ya hada hanayensa biyu ya dunkule ya naushi dayan Momy ta fashe da kuka tana fadin inalilahi wa'ina ilaihi raj'un tun karfinta gaba dayan su sun rikice banda Fatima da ta kabarta sallah take ta aikin nafiloli Momy ta ce irfan dan allah kayi kuka kar ka hadiyi zuciyarka dan allah ka rufa mana asiri kayi kuka , Kai kayi kuka dan ubanka kaji KO ta shiga marin sa ita dole sai yayi kuka kar yaje ya hadiyi zuciya ya mutu shima , da kyar Hajiya Khadija ta samu ta kwaceshi shi kuwa gaba dayansa ya zama wani ja da idanuwan da kalar fatar tasa sai suka zama kala daya banda huci ba abinda yake yi ya rasa ina tinanin sa ya tafi , Bayan minti talatin Docter Mariam ta fito ta karaso wajen su su duka sunyi shiru suna jiran jin kalmar bakinta kowa tsoro yake ya tambaya ita kuwa taki yin magana Can momy ta ce " wai zaki fadama ne sun mutu KO? Docter Mariam ta ce" no da ransu basu mutu ba Gaba daya suka furta alhamdulilah Taci gaba da fadin sai dai akoy matsala wato su dukan su sun sha wani poison ne ita Afane yayi saurin cin mata ita kuwa Raisa a hankali ya shigeta yanzu dai ita Raisa mun samu ta farfado mun yi mata alurar baci da kuma magungunan da zasuyi Saurin cin karfin poison din , ita kuwa Afane tana cikin comma so muna bukatar adu'ar ku mun Sakata a dakin observation domin mu lura da yanayin lumfashinta da kuma idan abin na raguwa KO yana karuwa so insha allah su duka zasu samu sauki cikin ikon allah Irfan ya ce " poison wani irin poison , a ina suka samu poison ? Docter Mariam ta ce allah masani sai Wanda ya basu don haka a kula da masu shiga suna fita wajen su a kula sosai Fatima ta ce" docter daman shi haka yake da saurin kayarwa? Docter ta ce" yes ma'am ai allah ne ya taimaka aka gano matsalar da wuri da ba'a gano ta ba da abin zai fi haka domin akoy Wanda pak daya zaya yiwa mutun sai dai wani ba shiba Momy ta ce " lale kuwa KO ubanwa wa ya saka musu abin nan allah ya toni asirin sa walahi talahi bazan taba yafe masa ba Shi dai irfan tun da yaji cewar kila wa kala yarsa zata rayu ya yiwa allah godiya sanan yayi shiru ya tsunduma titanin cin abincin su na jiya Raisa da Afane a plat guda suka ci abinci suna ta dariyar su ya lumshe ido ya ce " wanene yake kokarin ganin ya kawar min da fitilar gidana, da nishadin rayuwata mai sakani nishadi? Ya ce" docter bayan mu kar a bar kowa ya shiga wajen su Docter Mariam ta ce " OK insha allah general yanzu mutun daya yana iya shiga don ya kara kontar muku da hankali idan yaso sai a barsu magani yayi aikinsa Momy ta tsurawa Irfan ido tana kalon sa a ranta ta ce hum yaro yaro ne har yanzu bai yarda da zuciyar sa ba a fili kuwa ta ce " bara na shiga na gani Murya kasa kasa ya ce " plz momy ki barni na je na gani Tayi dan murmushi ta ce jeka toh Yana shiga ya jayo kujera ya zauna bakin gadon ya tsura mata ido tabas yau ya kara yarda da irin son da Raisa ke yiwa Afane tamkar ita ta haifeta da cikinta a hankali ya dora hanun sa saman hanunta ya " sanu my bodyguard ya a wajen Mata (Fatma) uwa a wajen yata sanan ya lumshe ido ya bude ya ce ......... 😜😜😜😜😜92245338😜😜😜😜😜😜😜😜😜😜😜 [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ _Hohohohohohoho Sisto_ *Sajida Yar mutan Zinder* Up Up Up *Tabbas duk karyar kada ta ruwa ce da ruwa sunkare tata ta kare, Sisto Ashe haka wannan Littafin yayi sugar baki sanarmin ba, gaskiya kin cuceni da nayi jinkirin karantawa Amma na yafemiki saboda dadinsa da naji* _Littafin nan fah yazomin na daban Wallahi haka kuma salon cikin sa dole ne ko na jinjina miki Abisa namijin kokarin da kikayi_ *J Confiance a tw ma chérie muje zuwa aci gaba da gashi ina biye dake Wallahi, Amma plzz kizan yimana typing dayawa* *Amnoor taki me kaunarki😘* [3/7 07:56] ~Ni ce Amnoor✍🏽: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 42 Ya ce: sanan abin soyuwa da mahaifiyata da kuma mahaifina allah ya tashi kafadar ki a hankali ya mana mata kis a goshinta ya tsurawa bakinta idanu ya fada tinanin ranar da yayi mata duren abin bakinsa shi kadai yayi murmushi ya dora yan yatsu biyu yana zagaywa a saman lebenta firgigit kamar Wanda aka mintsine shi ya sauke hanun ya dake ya juya ya bar dakin ya nufi na Afane yana shiga ya rintse idanuwan sa a hankali ya bude ya isa bakin gadon duk anbi an dadaura mata na'ura a jikinta hancinta harda bakinta ga karin ruwa a hanunta ya lumshe ido Ya ce " i'm sorry bebyn dadynta i'm sorry bebyn mamamarta insha allah zaki sami lafiya dady zaiyi tayi miki adu'a kinji sanan ki tashi zan kawo miki yaran kuyi ta wasan da su kinji i promis beby zan kawo miki kuma na yarda bodyguard ta bani abincin a bakina zanci aman fa idan kika tashi my Afane; ya dan tsagaita yana ajiyar zuciya ya kali sama ya ce "" ya allah ka bani ikon zubar da hawaye KO naji sasaucin wanan azabar" kwarai ya yarda cewar kuka ma rahama ne sanan baiwa ce , Ya mike jiki a sabule ya fito ya shaidawa su momy da sauki Washe gari Bayan sallar isha'i da misalin karfe tara na dare *Raisa* ta farka daga bacin da ta kwana da wuni tana yi , dishi dishi ta fara gani sai daga baya ta fara gani ras idanuwanta ta sauke kan karin ruwan dake hanunta ta zaro ido ta tashi da kyar ta zauna tana zama hoton abinda ya faru ya fado mata a ranta , gabanta ya yanke ya fadi da dan razana ta furta "" *Afane* my *Afane* "" ta saka hanu ta zare karin ruwan dake hanunta ta ziro kafafuwanta ba KO takalmi a kafarta ta kama hanya ta bude dakin da take ta fito sai da ta ware murya tun karfinta ta furta *AFANE* ! Irfan ya bude dakin da suka yada zango suka fito a tare har rige rige suke suka iso inda take tsaye fuska tuni ta wanke da ruwan hawaye suna isowa ta kama hanun Momy domin ita ta fara isowa wajenta Ta ce"Momy ina Afane ne Momy ta ce " Raisa Afane bata mutu ba don haka ki kontar da hankalinki ki dena kuka kinji Raisa ta kara damke hanunta ta ce" a nuna min inda take Irfan ya matso ya kama hanun nata ya nufi dakin da Afane ke konce suna shiga ta saki hanunta ta isa wajen gadon Afane ta fashe da kuka har tana karkarwa ganin zata baro masa aiki ta saka momy tayi ta fada ya sa ya karasa a hankali wajenta ya kamo hanunta ya dagota daga tsugunin da tayi yana dagota ta rukunkume shi tana fadin Yaya irfan wa ya yiwa yarinyata haka? Ni ce KO? Domin ni na hada mata abincinta da hanuna a ina ta samu poison? Don allah kayi min rai ka fada min zata tashi ne? Irfan da gaba daya ya dan daburce ya ce " ke ai da sauki fa zata samu sauki suna tsaka da zancen zata samu sauki sai ga Ilham ta shigo Raisa na ganinta ta je da gudu ta fada jikinta suka kusan zubewa domin Ilham da dan cikinta na wata biyar da Sauri Irfan ya tare sanan ya dauki Raisa cimak yayi dakin da aka kontar da ita tana kukan ita fa yar ta ya yi mata wata uwar tsawa sanan tayi shiru ta hadiye kukan nata Konci tashi sai da Afane tati kwana shida sanan ta fita daga comma yanzu kam alhamdulilah yan uwa na nesa da na kusa duk sun zo sun ga marar lafiya Zuwan bara'atu Kenan ita da mijinta da kuma yarta anisah suna zama suka gaisar da su Momy Bara'atu ta ce momy wani daki ne Afane din take? Momy ta ce" ku fara gaisar da Raisa ga dakunta can no21 sai ku dawo ku shiga na Afane Bara'atu ta Mike ba musu ta shiga dakin na Raisa tana shiga ta tarar da Raisa na kalon sama tana ta tinanin yarta , Bara'atu ta tafa hanayenta ta ce hawayen kin cin galabane kike? To ta allah ba taki ba azaluma kin so ki kashe masa kwonsa daya a duniya dan ke juya ce tuni bin maza ya bata miki mahaifa bazaki haihu ba shine kike kukan baki samu kin kasheta ba , idan su kin gama da su ni kinyi karya yarinya sanan mu zuba ni da ke shege ka fasa tayi kwafa ta juya ta bar dakin Tana fita Ilham dake Saurin ta gama alwalah ta fito ta tsayar da wanan cin mutuncin da Bara'atu ke shukawa Raisa ta fito da Sauri tazo ta rungume Raisa Wace ta hade kanta da guiwarta tana rusa kukan wanan walakancin Raisa ta ce: Ilham yaushe zan iya cutar da yarinyar da nake ji a can cikin raina? Wly ba ni ba ce sanan da take cewa na kasa haihuwa to ni mai gamina da haihuwar ma? Mai yaya irfan zaiyi da namiji irin sa? Ta kuma fashewa da wani kukan Ilham ta ce tabas sai mun basu mamaki gaba dayansu sister kafin Samir ya dawo daga tafiyar da yayi sai kin zama son kowa sai kin zama tauraruwa bi'izinilah sanan allah sai ya nunawa anti Bara'atu shi ke sawa ayi kuma ayi Ita dai kukanta take tun karfinta Bayan sati biyu Zaune suke a falon momy Afane na saman cinyar Raisa tana ta jan jelar gashin raisa ita ala dole sai tayi mata kitso Ilham ta fito ta shirya ta ce.......... Muje zuwa masu karatu [20/7 23:47] ~Amnoor👯🤸🏻‍♀: [3/7 14:52] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 43 Ilham ta fito cikin shirinta na doguwar abaya ta nade kanta cikin bakin dan kwali dan cikinta ya fito das da shi ta saka takalminta marar tsayi tana saukowa ta tarar da Raisa inda ta barta Ilham ta ce: madame ya haka baki shirya ba? Raisa ta ce : shirin mai kuma? Kawai mû je ni fa wly na tsani wanan abin haka kawai ni fa bazan iya ba walahi dan momy ta ce don naji dadin jikina aman ba dan wani can zan canza yanayin rayuwata ba , ta murguda baki Ilham tayi murmushi ta ce" naji tashi mu tafi Raisa ta mike ta kama hanun Afane wace aka saka mata dan wando baki da rigarsa (rainon soja) suka fito itama dogon wandon ne a jikinta da farar riga da takalmi silifas fari sai hula ita dai Ilham tana son tayi magana tana tsoron tafiyar ta fasu shi yasa tayi shiru da bakinta Gaban baban boutique na Hajiya Khadija suka yi parking suka shiga Raisa ta nemi waje ta zauna ta shiga dadana wayarta ita kuwa Ilham ita da Afane suka shiga zabar kaya na gani na fada tun daga shada lesh, abaya, lifaya, materiel, atamfa, kala kala ta dawo wajen takalma manya manyan masu tsini class ta zabi kaloli masu kyau, ta koma layin sarka da dan kune duk da na lefenta komai bata taba ba ta zabo masu kyau tana zuwa ta tarar bata wajen zaman can ta hangota wajen kananan kaya Tayi murmushi ta zauna tana maida nunfashin gajiyar da tayi Raisa haka kawai taji tana sha'awar daukan kananan kaya da dogayan riguna hakan yasa ta zabi masu kyan gaske harda na baci , haka ta zagaya wajen na yara ta kwasowa yarta kalolin kayan zamani masu masifar kyau Bayan sun gama aka gama irga komai don a tantance abinda suka dauka domin hajiya khadija ta ce kar a amshi kudinsu KO nawa zasu dauka Daga nan ma dreba ya zarce da su shagon isma'il telan manya suka zube masa gaba daya kayan Ilham ta zage ta zabi dinkuna kalakala wasun sai ma an aika anyi aikin su a dubai kuma duk abinda aka dinkawa Raisa sai an dinkawa yarta daidai da atamfa sai an fitar da nata Ilham ta ce" yaushe zaka bani su ina sonsu da wuri wuri fa Ya ce " insha allah hajiya za'a gama nan da sati guda gaba dayansu Ta biya shi makudan kudi yana ta godiya suka fito suka je gidan gyara suka samu hajiya zahra mai gidan ce Ilham ta fada mata tana son Wace zata koyawa sister dinta kwaliya , da yanga , da yanda ake tafiya da manyan takalma, Hajiya zahra tayi murmushi ta ce" kin zo inda za'a share kukan ki aman itama yar Mr president ce? Ilham ta ce " matar general Irfan ce Hajiya zahra ta zaro ido ta ce " lale dole a bata kulawa so yanzu aikin nan da ni kaina za'a yi shi ni zan kula da koya mata kwaliya da magana idan yaso sister halys ta koya mata tafiya da heels insha allah soja zata zamo soja mai yanga Suka yi dariya gaba dayan su Hajiya zahra ta ce" so gobe zamu fara aikin mu zamu dauki sati guda muna yi don haka a bamu takardar shiga gidan naku kar muje a hanamu Ilham tayi murmushi ta ciro wasu kati uku a Jakarta ta saka hanu suma kowace ta saka hanu ta basu suka huce gida Raisa sai mita take Washe gari Tun da safe karfe takwas suka zo suke zaune Raisa na sheka barcin ta Wanan shigan Ilham na hudu Kenan tana dubawa KO ta farka, ta fito tana kirkirar murmushi sai ga Fatima ta fito zata je su gaisa da baki Ta ce"" ina Raisar ne? Ilham ta ce wly Ma tana baci Fatima ta ce" au shine kika kyale mutane zaune suna jiranta? Kai allah ya shirya ta tashi fuuuuu tayi dakin Raisa Tana shiga Raisa ta fito daga wanka ta ce" to yar mulki saka kayanki muje Raisa ta cuno baki ta ce" Ma morning kinga fa yarinyata bata farka ba kar aje ta farka bana nan Ma ta ce" idan ta farkan zanyi mata wanka na kawo miki ita Raisa ta ce to, domin tasan idan ta tsaya musu Ma zata iya marinta ne haka ta kama hanyar dakin baki ta tarar da su suna zazaune suna tadi , ta mimika musu hanu suka gagaisa Hajiya zahra ta ce............... 92 24 53 38 [3/7 14:53] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 44 Hajiya zahra ta ce " to madame yau zamu fara gyara plz ki bamu hadin kai mu samu aikin mu yayi kyau Raisa ta ce" uhum Ilham ta ce" insha allah Zahra ta fara aikinta gaban banban madubi ita kuwa Halys ta dauko wani irin takalmi mai shegen tsini ta daurawa Raisa a kafarta fakar ta dauru da kyau har wani zapi zapi take yi mata haka dai ta daure bata ce komai ba Sai da Zahra tayi ta nuna mata yanda ake gyara idanuwa yanda zata caje gashin idanuwanta domin tace ita fa bata son zana gira sam bazata zana ba hakan ya sa zahra ta dage wajen fitar da ainahin kyan idanuwan ta sai da ta gama aisha ta harhada mata sabulai masu masifar kanshi mai kontar da hankali da na wanka da na wanke hamata da kuma Wanda idan tana ra'ayi zata shafa a fuskarta kafin ta shiga wanka sai ta wanke yana kara sulbin fata , Aisha ta shafa mata harda hanayanta ita dai da idanuwa take binsu sanan tana daukan abinda suka koya mata tana tsananin mamakin su kuwa a ina suka koya? Halys ta ce " to madame sai ni ki taso ki zo wajen kofar shigowa sanan ki dawo Raisa ta zaro ido 😳 waje ta ce " ban gane ba Halys ta mike ta je daidai kofar shigowa falon sanan ta dawo Raisa ta bushe da dariya har tana rike ciki ta ce " aman gaskiya lafiyar taki anti da sauki dai , aman in ba hakanan ba ina ni ina tafiya da wanan zungureren abin na kafata naje ina da shi ? Hahhh tap plz ki dena wanan bayanin Su duka suka yi tsuru suna kalonta , ita kuwa Ilham sai gumtse dariyarta take kai Raisa akoy yar airs wai kice Anti kuma kice bata da lafiya? Ganin fuskar Halys ba alamar wasa ta saka serius a ciki ya saka ta ciciba da kyar ta tashi tana yin taku na biyu ta fadi , ta kuma cicibawa da rike garu da komai ta samu ta isa daidai kofar ai kuma dawowar tayi zaune dirshan ta jawo duwaiwainta ta dawo tana washe hakura kamar gonar auduga😁, Halys ta mike ta suka koma suka dawo sunyi hakan ya kai sau shida Sanan ta saketa taje da kanta ta dawo harda tafa mata suka yi bravo👏👏👏 Haka suka wuni kowace tana Nuna mata mahinmancin aikinta da kuma anfanin yin hakan a jikin mace , sosai ta yarda zata koya KO don itama ta rinka taku irin na mata Suna komawa abinci kawai ta samu ta ci domin bata sallah ta yasu a nan ta shiga bacin gajiya , daidai wanan lokacin Irfan ya shigo gidan domin dawowarsa kenan daga wajen aiki yazo ya ga gudan jinin sa kafin yaje ya konta Bayan ya gaisar da iyayensa Afane tayi baci a saman kujera yayi mamakin hakan a ransa ya ce KO ina uwar tata domin ya san indai tana nan bata barinta tayi baci ita kadai Momy ta lura da yana dan waige waige ta ce" kai dauki Afane ka shinfide ta sanan ka dauki Raisar itama bacin ya dauketa ta gaji baiwar allah bazata iya zuwa dakin da kanta ba Ilham ta dan zaro ido aman ba damar tayi magana Ya mike ya dauki Afane ya nufi dakin Raisa na da ya shinfideta saman bed din ya cire mata kayan na jikinta ya saka mata riga marar nauyi sanan ya fito ya nufi wajen kapet inda a nan yaga Raisa ta dukunkune tana ta barci ya lura ita dai haka koncinta yake , ya dan duka ya dauketa cimak yayi dakinta da ita yana shinfideta ta rike rigarsa kagam cikin barci ita bata ma san tana yi ba Yayi dan tsai sanan a hankali ya cire hanayenta yayi shiru yana son ya cire mata kayan ya canza mata wani shashe na zuciyarsa ya ce ka guji raini general ka kama girmanka (su girma manya) hakan yasa ya daidaita musu ac din ya musu kofa yana dawowa ya yiwa iyayensa sai da safe , Har ya kai kofa ya dawo ya ce " ke Ilham zo nan Ilham ta tashi da sauri tana zuwa ta tsuguna ta ce " gani yaya Fuska a daure ya ce " kije ki canzawa yarinyar nan Riga rigar dake jikinta ta matse bazata ji dadin baci ba Ilham ta ce " Afane? Domin harga allah ita ta dauka Afane yake nufi Ya watsa mata harara ya ce " AA uwar Afane nake nufi yar rainin hankali Afane din ce sai na saka ki canja mata kaya? Raiisa zaki canjawa ya ja tsaki yayi gaba Ilham ta ce ikon allah sai kalo Yau ya kama kwana na shida kenan ana gyaran Raisa masha allah idan kaga tana tafiya saman heels sai ka rantse ka ce ba ita bace sai dai sunyi sunyi su daidaita mata maganar abin yaci tura domin daga an fada mata ga yanda zata rinka yiwa general kawai sai ta bushe da dariya ta ce " abin wani banbarakwai kato a aljanah Yau suke gama aikin su tun da safe Raisa tayi niyar yin adon don suga ta karbi lesson din nasu su shafa mata lafiya kuma a yau din tun karfe bakwai Isma'il tela yazo da motarsa ya kawo dinkunan Raisa da yarta Afane Karfe tara ta farka ta shiga toilette ta tsala wankanta sanan ta tsalawa yarta Afane ta nadota a tawul ta fito ta zauna gaban miroir ta shafa mai ta dauko hoda ta shafa daidai da jikinta ta dauko kwali ta saka a idanuwanta ta caje girar idan ta da girar ta ta dauko Jan baki kalar kasakasa ta shafa kadan ta konce gashinta da ta tufke tayi baci da shi ta caje shi yayi malemale a gadon bayanta ta saka dan karamin ribom ta daure shi a tsakiya yayi kamar wutsiyar doki daga tsakiya Ta dauko wani materiel kalar ruwan toka da fari an jejefa duwatsu manyamanya kalar ruwan toka masu walkiya dinkin doguwar rigace akayi mata daga sama ta dan matse kirjinta daga kasa ta bude ta zira ta dauko yar sarkarta ta gwal yar karama da dan kunan ta ta saka ita dai Afane sai bin uwar tata take da kalo ta ce " mamamana ina zuwa Raisa tayi murmushi sai da kumatunta suka loba ta ce taso bebyna na shirya ki , haka ta shirya Afane da dinkin doguwar rigar itama ta dauko wani takalmi mai tsini kafa ciki ta saka tayi tsaye tana kalon kanta a madubi ita kadai ta bushe da dariya ta ce aljana Kenan Ta dauko Afane ta fito Karar tafiyar takalmi mai tsini shi ya saka su waigowa ba momy da su Fatima da hajiya khadija da Dady wanda zuwansa Kenan daga tafiyar da yayi harda yan rakiyarsa yayan abokinsa mai dala yusuf da husein kai harta da *GENERAL* *IRFAN* na wajen shima ya dago kansa idanuwansa suka sauka a kan Raisa da Afane bai san lokacin da wayar sa ta kufce ji kake taratsatsarsatsarsatsarsa To pa muje zuwa Love u😘😘😘😘😘😘😘😘 [4/7 09:30] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 45 Irfan ya dago kansa idanuwansa sukayi arba da Raisa dauke da Afan ji kake taratsatsa karar sakin wayarsa a kasa gaba daya suka jiyo Elhaj Muhammad ya ce " subahanalah irfan lafiya Gaba dahansa ya daburce da ba dan yaga Afane ta malakewa wanan matar da bazai taba yarda cewar *BODYGUARD* ce cikin inda inda ya ce"" chuiiiiiit wly wayar ne bata zauna da kyau ba , daidai nan Afane ta zilo kasa ta nufi grandpa dinta tana washe hakora tana fadin dadyn dadyna oyoyo Shima ya cirata sama yana fadin yar yata oyoyo Duk suka yi dariya Raisa ta karaso cikin yanga ta zauna kusa da Elhaj Muhammad Ibrahim tana fadin my dad shine kana hanya ba'a fada min ba? Yayi murmushi ya dan kama kuncinta ya ce " yar gidan dadynta yanzu ba kin gan ni ba ko bakya murna? Ta ce" lah ina murna, ta dan durkusa ta gaishe shi ya amsa cikin fara'a da kulawa Elhaj Muhammad ya ce" yar dady baki gaisa da baki ba , Sai a sanan ta lura da su yusuf da suke binta da kalo kowane yayi wangalau da baki Ta dan yi murmushi ta tashi ta isa gaban su daman doguwar kujera daya suke zaune da Irfan tana isowa gabansa ya shiga dukan uku uku a hankali ya dan cije lebensa na kasa ya shiga maimaita astagfari kamar yayi sabo a zuciyarsa kamar daga sama ya hangi hanunta tana motsa bakinta da alama tana kokarin basu hanu ne su gaisa Ya zaro ido can ya tsinci muryarta tana furta 👋 hi i'm Raisa Kafin yusuf ya bata hanun su hade irfan kamar walkiya ya tare hanun bai san lokacin da bakinsa ya ce"""""" *My ANGEL* ba na hanaki baiwa maza hanu ba ? Yusuf ya ce" general kar dai har ka kama? Wani malolon bakin ciki ya tsaya masa a wuya a ransa ya ce na kama ubanwa shege mai kaudin tsiya , aman a zahiri sai ya ce""" she is my wife my life murmushi cike a fuskarsa ya dan mintsini Raisa domin ta zama tamkar an dasa bishiya tayi wani zuru kamar Marar wayo kai Irfan akoy dan kwaya Ta danyi murmushi ta dan zagayo hanunta cikin nasa ta ce""""" he is my lovely husband , harda juya idanuwa tayi fari ai bai san sanda ya shiga tari ba kakautawa Raisa ta dage wajen dan bubuga masa bayansa karshe ma ta jayo shi tayi dakinta da shi stil Heels din na kafarta bata cire ba suna shiga yayi bayi ita kuwa ta dakata daga kofar bayin tana tambayarsa yaya dai? Ya kwashe minti Biyar a ciki sanan ya fito ido sun kada masa sunyi jajir ya sauke su a kanta , tayi kiwut kiwut da idanuwa ta ce " sanu sanu yaya Ya gala mata harara ya ce" ke ban hanaki gaisawa da karti ba? Ta ce " yaya wa'inan ai ba karti bane Ya ce"" idan ba karti bane kaniyar ki ne KO? Ta kama baki ta ce "" yaya kai fa ka hana zagi kuma kake yi wly du mai zagi gobe ranar kiyama Cikin karaji ya ce " rufe min baki , nace kaniyar taki sai mai wai ke yaushe ma kika iya tafiya da wanan abin? Haka kawai jaraba ana zaman lafiya ubanwa yayi miki wanan kwaliyar? Ta ce"" ni nayi, sanan dama badan ban iya bane kawai dai dan kar na bata kayana ne (suri karya Raisa) Ya ce "" ohk naji to daga yau sai yau karki kuma baiwa wani dan iska hanu kinji KO? Ta ce " to Ya ce" sanan sunan da na kireki da shi don nayi musu basaja ne don kar su dady suyi min fadan ina zaune kika gaisa da namijin da ba muharamin ki ba haka kawai an kakaba min marar hankali Ta ce"" AF na sani nima ai cikin basajar ne na fadi hakan ai duk dan kar su gane cewar mun tsani junan mu ne Gaban sa ya fadi a ransa ya ce mun tsani junan mu? Raisa ta ce "" am yaya wai na ce daga shiga shan ruwa mai ya tsayar da kai cikin bayin har ka dade haka? Irfan ya watsa mata harara ya ce " ban sani ba Raisa ta ce " yaya ka zuba ruwa? Ya zaro ido ya rarumi wayar caji a jikin bango a jone tana ganin hakan ta juya da gudu ta fada toilette ta rufo tana haki hade da dariyar ketar ta bata masa rai Shi kuwa yayi kwafa ya juya ya fito , yana komawa saloon yaga iyayan basa nan sai su yusuf suna kalo Yusuf ya kali irfan sai kawai ya bushe da dariya Irfan ya ce bana son iskanci kai fa dan airs ne Yusuf ya ce " abokina baka rufe ba Da Sauri ya kali jikinsa idanuwansa suka sauka a saman ZIP din wandon sa Ashe da ya shiga bayin bai ja ZIP din ba sai yanzu tambayoyin Raisa suka dawo masa a cikin kwakwalwarsa ya ja tsaki hade da fadin "" ta rainani Yusuf ya ce wa ya rainaka oga? Irfan ya ce mtssss da allah tashi ni muje kayi iskancinka ka gama indai ni ne na isheka riga da wando Shi dai dariya yake suka rufa masa baya shi da dan uwansa Elhaj Muhammad Ibrahim ya kali uwar gidansa Hajiya Sajida mamar yayansa ya ce::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::: Morning [4/7 09:30] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 46 Elhaj Muhammad Ibrahim ya kali uwar gidan sa hajiya Sajida ya ce " maman yara yaushe dan Ma ya fada ne? Tayi dariya ta ce " kai aban yara fadawa kuma ina? Ya ce " kin fa gane ina na dosa , to mai ma matar take a gidan nan har yanzu ba sun warke ba ita da yar ta? Da Sauri momy ta matsa tayi kalar tausayi ta ce " wly dady tsoro nake ji na maida su gidan su aje a halaka min su domin har yanzu bai samo azalumin da ya saka musu guba ba , kasan kuwa yana nan tare da shi yana kalonsa ne , jira yake ya samu sarari ya dada Dady ya ce" momyn yara Kenan tabas kinada taki hujar aman ai akoy hanyoyi daban daban da ya dace su bi KO? Kamar wajen abincin su rinka girka kayansu da kansu manan sanan kwanonin su rinka wankewa da kansu kar ki manta har yanzu ke kike dafa abincina don mai yayanki bazaki koya musu hakan ba KO don suma su sami ladan da kike samu? Sanan tufafin su kar suyi sake da barin dakinsu a bude kuma kar ya kasance suna zubar da kayansu KO ina, kinga ba'aza samu hanyar bi ta nan ba , sai kuma ac kinsan yanzu har a ac ana sakawa, ni ba gashi da wanan karamin nake anfani ba? Idan ba ke KO Khadija wani ya shigo ya saka ba ai ba mai shigo min KO? So plz ki bashi matar sa kinsan fa shi ba tambaya zaya yi ba Momy tayi dariya ta ce " to aban yara zan bashi matarsa aman please ka bari na dan kokoya mata yan girki KO kala uku ne wa'inda zata ringa yi idan sun koma Dady ya ce " to mamar yara ba damuwa na bari , yanzu kuma a kula da baban yaran ( to kaji asuba alkhairi iyayen yara 😃) Konce yake saman bed idanuwansa na kalon sama ya ki rufe su domin daga ya rufe sai fuskar bakar yarinyar nan ta fito masa tana yi masa murmushin nan nata Wanda kumatunta suke lobawa, ya juya ya kuma juyawa ya ja wani uban tsaki a fili ya ce *why ka rasa wace zakayi mafarki sai BODYGUARD* kar fa ka manta ko wacece ita namiji ce fa wanan shigar da tayi ai duk dan ta boye cewar ita din namiji ce haba Irfan be a men ( su men manya ) da kyar ya samu ya lumshe shanyayun idanuwan sa yana ta karanta adu'o'i kala kala sai can baci yayi awon gaba da shi Da safe yana farkawa ya kali jikinsa ya furta " chuiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiit tun karfi ya diro ya shiga wanka yana yi yana tsaki shi kadai domin rabonsa da ya makara sallar asuba har ya manta wai yau shine har warhaka yana barcin wahala , yo barcin wahala mana barci cike da mafarkin aljana Karfe bakwai daidai ya fito ya nufi gidan su momy don ya karya domin Awatif bata nan ta tafi gidan su don ta ga iyayenta Yana shiga yaga Afane da katuwar tedy dinta tana ta zizigata , yayi tsaye yana kalonta fuskarsa cike da murmushi sai a nan ta lura da shi ta taho ta dane shi , shi kuwa ya tsura mata ido yana ta shinshinar sabon kanshin da sukeyi ita da uwarta Ya ce " beby wa ya saka miki tirare mai dadi? Ta ce " dady mamamana ce kaga ta sayo mana kaya sabi da kuma kaya na iyin na su momyn mamamana suma da yawa Yayi murmushi ya ce " oh ashe mamamarki tana sonki , Itama tayi dariya ta ce " dady mamamata ta ce wai sai dai Anti Awatif ta kawo mini beby wai ita taje kasuwa anki a saida mata , dady ka sayo mini beby kaji ni bana son wanda baya motsi ita barbie bata motsi Irfan ya danyi shiru ya ce " ita mamamarkin ta ce anki a saida mata yar? Ta ce " eh kuma ta ce mu mun kauro nan guyin su momyn mamamata A ransa ya ce lale yar rainin hankali to ba sai ta kauro din ba in gani , a fili ya ce " beby muje na karya kinji yar dady Suna isowa wajen table din yaga kowa ya halarta harda Raisa ta sha kayanta na sojoji ta daure tam kanta ba hula gashinta yayi shar da shi sai kyanli yake , cikin takun kakarfan namiji ya karaso ya dan risina ya gaisar da iyayensa ya mikawa mazan hanu suka gagaisa ya dan juyo wajen Raisa Wace ta dauko jus zata kai bakinta ya tsura mata ido ya Mika hanu ya anshe jus din ya ce"" ba da shi ake fara karyawa ba Ta dan cuno baki a ranta ta ce ni fa karyar nan ta fara isata domin ni ba manafuka bace haka kawai 😏 a fili tayi dan murmushi ta ce " morning *HUSBY* Shima yayi murmushin ya ce *MORNING MADAME* Ya ja kujera kusa da ita ya zauna suka ci gaba da karyawar a tare bayan sun gama kari Raisa ta mike sai a lokacin ya lura da takalmin kafarta kalar mai tsinin nan ne na matan sojoji yayi cicif a kafarta yayi mata kyau kuwa yana zaune a Babar kujera sai gata ta fito da jakarta ta baya ta daureta tam a bayanta aman ba hular a kanta ta karaso tana kalon Afane Wace ta hade rai zata fara halin da ta saba kuka idan dai Raisa zata fita Raisa ta jayota ta dorata saman cinyar ta , ta ce""" bebyn wacece wanan? Afane ta ce " bebyn mamamana ce Ta ce " to kina ji zamu tafi mu sayo miki bebyn a kasuwa kinga yau harda dadynki shi yace yau har sai munyi kokowa da su , so kar kiyi kuka kiyi ta murna kina adu'ar allah ya kawomu lafiya kinga sai kiga allah yasa mun kwato beby KO? Afane ta wangale baki ta ce"" to mamamana ki harbe su ki kwaso mini dayawa kinji Raisa ta ce" haka za'ayi beby bani biyar ,ta mika hanunta suka tafa ta sauketa harda yi musu bybye Irfan ya ce ke ina hularki ? Ta ce wly duk suna gidanka shine nace idan mun dawo zanje na kwaso kayan mu ni da Afan sai na hado da su Ya dan yatsina fuska bai ce komai ba ita kuwa harda murna bai ki ta dauki harda na Afane ba domin gani take idan tace zata dauko na afane bazai yarda ba Motarsu ta tsaya a ma'aikata ta kama kofa zata fita ya riko hanunta ya jayota har jikinta na gogar nasa numfashin sa na sauka a wuyanta , a hankali ya tatara gashin kanta ya cusa cikin hular hular hanunsa ya ya saka mata hular sanan ya saketa Gaba daya ta daburce ta ce "" wayo allahna Ya ce::::::::::::::::::::::::::::::::: 92245338 [5/7 09:57] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 47 Gaisuwa mai tarin yawa zuwa gareki naja'atu sokoto na gode da kaunarki gareni allah ya barmu tare, Antina murjys na sami sakon ki allah ya kara lafiya godiya nake Ina kara mika gaisuwata ga Amnoor da dukan daukakin jama'ar EXCLUSIVE WRITER'S FORUM muna tare allah ya kara dankon soyaya 😘😘😘😘😘😘😘😘 Ci gaban labari Irfan ya ce meye ? Raisa ta ce" no ba komai Haka suka wuni wajen aiki Raisa ta wuni a tsaye kan kafafuwanta domin daga ta ce zata matsa sai Irfan ya tashi shiga wani wajen don kawai ya wahalar da ita ta dena saka wanan takalmin mai tsini shi baya son hankalinsa a konce ta tsokano masa rigima Raisa har wani dan layi take na gajiya aman ta kasa cewa komai domin aikinta ne dole tayi hakuri aman a cikin ranta duk motsawar da general yayi sai ta ce mugu kato kawai mai murdeden hanaye to a haka ni da shi KO wa zai kare wani? Dan dai shi dan dady ne dan gata anyi masa rainon gata sai katuntaka aman yanzu haka rago ne shiyasa aka daukar masa BODYGUARD , ta dan jujuya bakinta sai dai yaga tana motsa baki a ransa ya ce mutuniyar kawai da kika yiwa yarki alkawari sai ki kawo matan ai wly ba mai maidamu gidan nan idanta biyu ta dorawa mutane rigima Sai karfe bakwai suka sauko bayan ya raraba ma'aikatan sojoji kowa a wajen da zai kwana suka kama hanyar gida suna isa ya ce"" ke ki shigo gidana ina da magana da ke Raisa ta ce " ohk nima daga nan sai na fara hada mana kayanmu Suna shiga yayi dakinsa don yayi wanka Raisa ma ta fada toillete ta tsala wankanta ta fito ta maida wandonta na kaki ta bude wardrob dinta ta dauko wata riga baka mai siririn hanu ta saka ta jawo manyan akwatunanta ta shiga jera kayanta a ciki tana yar wakar rihana """""work, work, work, work""""" Ya dade jikin kofa yana kalon yanda take aiki tana cikar rawa tun karfinta , a hankali ya shigo dakin ya zauna saman bed din , tana juyowa ta ga mutun zaune ta furta bismilahi rahamani Rahim , GENERAL yaushe ka shigo? Ya lura da ta tsorata ne ya basar , Irfan ya ce"" ina sakon yarki???? Raisa ta dafe kirji ta zaro ido ta zauna dirshan a kasa ta ce""" don allah ina zan samu? Plz yaya irfan mu je mu aro wly zan kula bazata ji masa ciwo ba Ya zaro ido yana fadin mu sato fa kike nufi? Ta ce " aa ba zamu sato ba aman zamu aro mu ce yarinyata take so Cikin ransa ya ce da yarinya ce? Bata da wayo? Kai irfan raina maka wayo ne tayi yarinyar da taje gidan maza? Kawai ta gama rainaka ne a fili ya ce "" duk Wace kika ga ta dauki cikin nan fa don tana son abinta ne Raisa ta ce " walahi dan ni ba yar iska bace ai da na dauke shi cikin ni ma sai na bata bebyn abinda daga an tashi haihuwar kawai nakudo dan za'ayi shi Kenan? To yaya mai yasa Awatif bazata dauko ba , wai yama akayi har yanzu bata dauko dinba irin yanda kuke zuba iskancinku , 😳 sai bayan ta gama furtawa ta zaro ido ta ce Au walahi yaya bakina ne ya fada allah ba hakane a zuciyata ba dan allah kayi hakuri 🙆🙆🙊☹ Irfan ya ce" nonsense sau nawa zan fada miki ba mu ne ke aikata iskanci ba ? Wai ke islamiyar da kika yi yayin zuwa mai ake koya miki a can? KO iskanci? Raisa tayi rauraurau da ido ta ce"" kayi hakuri subutar baki nayi Ya ja tsaki ya ce "" ki saka a kanki ki ajiye ke zaki kawoma Afane beby domin shine aikin ki , idan ma iskanci ne ke zakiyi shi , tashi maza ki kwashe kayan nan ki mayar mazaunan su sanan ki fito mu ci abinci , Ya tashi ya bugo mata kofar sai da ta zabura ta ce"" mugu da ba dan nasan idan har ban mayar ba zaka iya tatakani ne dan rashin imani da wly nabi ta window maketaci kawai Irfan ya gama yanke shawarar tunda dai Awatif har yanzu shiru suna kuma cikin adu'a zaya jaraba Raisa ya gani KO itan zata dauka domin ance shi rabo ne to aman matsalar ita fa Raisar nan mahaukaciya ce kardai taje ta haifa masa mahaukata? Kuma taya zaya iya sauraron karamar kanwarsa? Bodyguard dinsa? Wata zuciyar ta ce kuma matarka ba , to aman Taya zai iya da wanan yarinyar da KO jikin kirki bata da shi? Kawai zai jure ne dan dai yana masifar son yaya itama Afane burinta Kenan Sanan ita kuwa Awatif taki yarda suje asibiti a duba lafiyarsu ta ce allah baya son bincike a irin wanan lamarin ya lumshe ido ya ce I MIS u My AWATIF 😳 [5/7 09:59] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 48 Samir ne zaune da Ilham a gefe da Raisa suna ta labari Ilham ta ce please sis tunda kin samu hutun wata guda cir kizo godana ki taya ni hidimar bikin nan wly bazan iyaba ni kadai kinga yanda cikin nan ya tsufa Raisa ta ce " Ilham ni fa gaskiya sai dai idan da yarinyata zamu tafi Ilham ta ce""" eh na yarda plz🙏🏼🙏🏼🙏🏼 Raisa tayi dariya ta ce " to bara mu hada kayanmu (ikon allah ita ke ikon kanta bâ?) Momy ke taya raisa kimtsa kayansu ita da Afane da gaya ta yarjewa Raisa ta tafi gidan Ilham ta kama mata sayayar kayan auren kanwar Samir wace suke uba guda da ita ya hada komai ya baiwa Ilham , auren saura sati biyu shi yasa zata fara sayayarta don ma wasu yan kayan kicin ne kawai suka rage mata , haka suka tatara suka tafi momy tayi ruwa tayi tsaki ta daurewa tafiyar gindi du don taga idan irfan ya damu da iyalansa Bayan kwana biyu Wanan shigarsa ta hudu Kenan yana dan dudubawa yayi dan jim sai ya Mike ya fita shi dai bai tambaya ba ita kuwa momy tayi hani da a nuna masa an san abinda yake nema ba , itadai Fatima abin dariya ma yake bata tasan sarai halin yaronta da nauyin baki haka zai ta famar neme nemen mutanan da basa gidan Awatif ta dawo da shirinta tana kula da Irfan sosai sai dai abin mamaki hankalinsa sam baya wanjenta domin tinanin sa yana ina su Afane ne kulun baya ganinsu KO sun zama yan daki ne? Yau har kwana shida fa , kamar an tsikare shi ya mike ya ce no yau sai na gansu Awatif ta ce " suwa fa? Ya kaleta Ashe maganar ta fito bai sani ba ya ce"" su Afane , ina zuwa ya sa kai yayi gaba ba tare da ya tsaya sauraron Awatif Wace take mitar taya zata zauna yi masa hira shi kuwa yana tunanin wata banza? Ta ja tsaki tayi kwafa Yana shigowa yaga ba kowa a falon yayi hamdalah ya shiga sanda zuwa dakin Raisa Momy ta fito daga kicin din falo taga mutun yana sanda tayi mirmushi Ta ce" kai Irfan ya dai ? Ya juyo da Sauri yana dan sosa kai ya ce"" momy Afane nake nema Momy ta ce"" Afane ai tana wajen mamarta Ya ce " to momy ina ita mamartata? Momy ta ce " au ashe baka sani ba KO? Ai na aike su gidan Ilham yau kwanan su shida Irfan ya zaro ido ya ce " what? Momy aike? Kwana shida fa momy da aurenta fa? Momy ta dunkule hanunta ta ce " ungo nan , na ce gidanku mutumin banza bace min da gani kai har kasan wani abu wai shi aure? Ai kai baka sanshi ba Irfan ya juya ya nufi dakin Ma dinsa domin idan ya tsaya momy zata iya marinsa Yana shiga ya tararda Ma tana ninke kayanta ya matsa da Sauri tuni idanuwansa suka zama ja dan balaki ya ce "Ma ya akayi suka tafi gidan Ilham har suka yi kwana shida? Yanzu fa Raisa ba da bane taya zata je gidan Ilham ta kwana? Ma ta kale shi har ya fara inda indar tasa ta ce" dadina da kai Saurin hawa irfan Irfan ya dora kansa saman bed ya lumshe idanuwansa a ransa ya shiga tunani zunbur ya kuma mikewa domin yayi tinanin idan fa gidan da maza ? Ya kali Ma Wace take ta labari ya ce Ma na tafi sai mun dawo Ma tana kiransa aman ina idanuwansa sun rufe ya ja mota sai gidan abokinsa amininsa sanan mijin kanwarsa Samir Zaune suke suna hirarsu ta masoya Samir da Ilham sharensu kuwa Afane ce ke bacinta an rufa mata dan bargo na yara mai taushi domin yanayin garin da sanyi sanyi sai ganin mutun suka yi ya shigo domin securities din basu isa suyi masa tambaya ba sun san KO waye kuma da alama kamar ransa a bace Yana shigowa ya cewa Samir"" tana ina? Samir ya ce " kai Malan ya haka? Ai sai kayi salama KO ka manta yanzu mai aure sunana ? Irfan ya kale shi ya ce" wly Samir ka kiyayeni wai ina bodyguard ne? Ta fito mû tafi gida domin ni ba mijin tace bane dan taga ina daga mata kafa ne zata nemi ta rainani? Tana ina ne ya karashe yana daga murya Da Sauri Ilham ta nuna masa baya tana fadin kar ya tada Afane daga baci, ya watsa mata harara ya ce"" zaki ci ubanki ne kema ina zuwa Yayi baya wajen sweeming pool yana shiga gabansa ya fadi domin idanuwansa suka sauka a kan cinyoyin Raisa Wace daga ita sai pant da bras tana kokarin fadawa ruwa, wani abu da yaji ya tsaya masa a makogwaro da kyar ya hadiye shi dama haka halitarta take? Gaskiya ta cuce shi da ta yarda da wani da namiji ba aure koda yake ai yanzu duka haka suke yan matan Raisa ta cire zoben dake hanunta ta juyo zata ajiye shi taga mutun tsaye yana kalonta Ta furta " chuiiiiiit ta tafi da gudu dakin dake face da sweeming pool din kafin ta rufo ya kare ya shigo dakin tana ganin haka da gudu ta jawo rigar gadon ta rufe jikinta da ita Wani haushi ya kama shi ya nufeta gadan gadan ya ce"""" dan kin rainani kamar kinga wani dodo? Bakya so na ganki haka ni da nake mijinki aman wasu kartin suna gani? Gida cike da securities ki fito a haka dan rashin mutunci? To bara dai na Sosa miki inda yake yi miki kaikai tun kafin ki jayo min magana Ya dira saman bed din ya cire rigarsa ta sama ya yar ya kama darar suka shiga kokowar sai ya kwace Raisa ta zaro ido waje ta bude baki zata kurma ihu yayi gagawar hade bakinsa da nata ya shiga kissing dinta passionaly , cikin kankanin lokaci Raisa ta saki abin rufar gaba daya jikinta ya mutu abinka da rashin sabo Jin ya kashe mata jiki ya saka shi ya cira yar bras din dake jikinta ya gangara kasa cikin kwarewa ya shiga sarafata Raisa banda hawaye ba abinda take yi tana tunanin wanan Wace irin jaraba ce? Ji take tamkar ana yi mata tafiyar tsutsa ne a kowani sashe na jikinta gaba daya irfan ya zame mata tamkar wani bako tamkar ba irfan din da ta sani ba gaba daya jikinsa sai karkarwa yake jijiyoyin kansa sun Mike sunyi tsanwa shar abinka da farin mutun kwayar idansa ba'a ma gani nan da nan wani tsoro ya ziyarci zuciyarta ta fara da ta sanin fitowa a haka ta shiga rudani marar adadi Shi kuwa goan ya tsinci kansa a wata jiha daban a rayuwa yayi mu'amala da mata da yawa aman taushin jikin Raisa na daban ne, kamshin jikin Raisa na daban ne, tsaruwar jikin Raisa ta daban ne Raisar kanta ta daban ce a iya kiss kadai yana jin kamar ya suma ina da idan ya isa garin da ba'a fadi?????????? To fa masu karatu shin irfan ya manta a inda yake ne? Irafan zai cima hakarsa ne? To yaya zaiyi da kunya a gidan kanwarsa? Shin Raisa is virgin or not? Muje zuwa duniya labari Love u 😄😄😄😄😄💃💃💃💃💃💃💃💃 [6/7 09:52] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 49 Gaba daya jikinsa karkarwa yake ya ma manta a wata jihar yake sam ya kasa control din kansa bashi da wani burin da ya huce ya cima hakar sa a wanan lokacin Bai tsaya wata wata ba ya dauki hanyar da ya dace a bita a sanu da adu'a da komai , irfan ya bita da garaje da karfi domin a zaton sa ita din ma an dade da budeta Tsai yayi gabansa ya fadi sai a lokacin kunayensa suke jiyo masa kukan Raisa tana fadin"""" wayo Ma , wayo momy, wayo Afane, wayo Ilham mugu zai kasheni wayo na mutu na lalace wayo *IMRAn* masoyina na gaskiya kazo ka ceceni Wani haushi ya ziyarci zuciyarsa kawai yaci gaba da aikinsa idansa rufe ita kuwa tana rusa ihun wahala , tun karfe Biyar na yama yake abu daya sai bayan sallar isha ya dakata shima ihun nata ya daina ji hakan ya sa ya dakata ya shiga taba fuskarta yana Kiran Raisa , Raisa aman shiru kake ji bata amsa shi ba Ya diro ya dauki kayansa daman kaki ne a jikinsa ya maida cikin sauri ya shiga jijigata tun karfinsa yana kiran sunanta aman shiru bata KO motsi Ya fito da sauri don ya kira docter sai da ya fito ne ma ya tuna Ashe fa a gidan Ilham yake Ilham kanwar sa ya dora hanu a kansa ya ce oh my god wata zuciyar ta ce masa kai zina kayi ne? Matarka ce fa hakan ya bashi kwarin guiwar nufar falon Ilham Stil suna zaune aman yanzu harda Afane sai rigimar mamarta take tun da ta farka Ilham tayi lalabar har ta gaji tana son zuwa ta kaita tana tsoro Samir ma ya ce aa kar taje Banko kofar yayi yanzuma ba salama hanayensa a aljihun wandonsa shi kadai sai kakauda kai yake ya tsaya yana dan juya kansa kamar idan ana son yin magana kuma an rasa ta ina za'a fara Ilham ta ce " lah yaya bara na dauko muku abinci KO? Ya kaleta ya ce " ke Raisa bata da lafiya kije bara na kira docter Mariam Samir ya ce " toh me ya sameta ? Ni ba likita bane KO ka raina aikina ne kai dan rainin hankali sweet heart muje na ganta Da Sauri irfan ya ce kai baka da hankali ne? Aikin mace ne ba namiji ba dan haka ke tashi ki je ni bara na tarbo docter Ilham ta mike tana dan Sauri irin na masu ciki ta nufi wajen sweeming pool din tana kiran sunan Raisa shirun da taji ne yasa ta tura dakin da take shiga idan ta gama wankanta kulun Hango raisa tayi rufe da blanky ta karasa a hankali ta yaye rufar gabanta ne ya yanke ya fadi ta ce " na shiga uku kardai yaya inalilahi na shiga uku raisa gardama kika yi masa KO? Bâ ga irinta ba aman shima yaya bai kyauta ba kamar wata uwar mata? Haba dan allah , tana dankaran mita ta debo ruwa tazo ta shafa mata a fuskarta ta kara shafa mata Firgigit ta farka tana ihu tana fadin wly kasheni zaka yi dan allah ka dena bazan kuma ba dan allah Ilham ta gumtse dariyarta domin Raisa kamar irin an jijiga bera a cikin kwano an bude sai wani fiki fiki take da idanuwanta Ilham ta ce " ke Raisa ni ce fa Raisa ta ce " ke karya kike ba ke bace abinda nagan shi ai shine ma fa ya yi min da Sauri Ilham ta rufe mata baki ta ce " ke ba'a fadi Suna cikin hakan Raisa sai kukanta take tana zafi docter Mariam ta shigo ita da Irfan ai tana ganin irfan ta kwala ihu tana son ta tashi aman ina ta gaza Docter Mariam ta ce su dan dakata waje suka fita Ta samu ta gyarata sosai ta gasata tana kwatanta mata ta dena garmada Ita dai sai cije lebenta take a ranta tana tara irin abinda zata fadawa momynta duk abinda yayi mata Bayan sun gama Ilham ta kawo musu kaya ta saka sai turo bakinta take ta konta bata jima da konciyar ba barci yayi awon gaba da ita Irfan ya shigo ya zauna Docter Mariam ta ce " general ya akayi kayi haka? Irfan ya dan sosa kai ya ce " Docter Mariam please ki saka ni a haske wai she is virgin? Dama mace tana komawa ta dinke bayan wani lokaci idan ta dade bata yi sex ba? Docter Mariam ta ce"" no irfan kowace mace halitar ta tana zuwa da virginity dinta duniya ne aman da zarar tayi sex yana tafiyarsa, aman akoy abubuwan da suke rage masa karfi kamar yawon tsaletsale, hawa keke, da dai sauransu , aman idan ka samu mace virgin to Virgin ce duk da akoy aiki da wasu matan suke zuwa ayi musu don su je gidansu da virginity duk da haka yana da banbanci da Wanda allah ya halici mutun da shi kaga shi kamar ka yane yanar tautau yake ka gane? Irfan ya gyada kansa taci GABA da fadin "" ka bita a hankali don allah domin bata ma san inda abin ya dosa ba Irfan ya ce " na cuci kaina she is Virgin na walakantar da budurcinta a gidan kanwata zuciya ta debeni Ta ce " no kawai ka kula da lafiyarta haka allah ya so , sukayi salama ta tafi A hankali ya matso ya zauna ya kamo hanayanta a hankali yaji zapi rau ya lumshe idanuwansa a hankali ya ce " i'm sorry my *Angel* i'm sorry my wife , ki yafe mini tabas na yarda cewar tsoron allah a zuciya yake ni nayi miki alkawarin sai na kawo farin ciki a rayuwarki da yardar allah sanan ni zan koya miki sona kuma na wanke ki wajen Mata, Haka ya fito ya tarar da Samir zaune , Samir kuwa ya sami gamun sa ya ce"" oh manya yau kuma yara sun ga girman KO ? Irfan ya ce " walahi anyi dan banzan siriki a nan ni fa yayan Ilham ne KO ka manta? Samir ya bushe da dariya ya ce " sorry manya Irfan ya ce am dreba nake so ya kaimu gida ni da iyalina Samir ya ce 😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳 [6/7 09:53] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 50 Samir ya ce " au bodyguard din ce iyalinka? Irfan ya juya ya ce to bara na tarda wada na isa da ita na sakata aikin Da gudu Samir ya ce ka rufa min asiri dama a dosane take jira take tak a taba ta walahi KO ni zan tuka ka sai na tuka da ka dosano mini rigimar ta Irfan yayi dariya ya ce " to walahi dauko motar kaima zaka kaimu Samir ya Sara masa su duka suka yi dariya , Samir ya nufi wajen motocin shi kuwa irfan ya nufi dakin da Raisa ke barci Ilham da Afane na zaune a wajenta Yana shiga Afane ta taso ta rungume shi ta ce " dadyna mamamata tana baici kuma taki tashi tun dazu Irfan ya ce"" bebyna kina son mu tafiyarmu gidan mû ni da mamamarki da da ke KO? Tunda a nan mamamarki tana baici tana kyaleki KO? Abinka da yaro ta ce " eh dadyna mu tafiyarmu Irfan ya kali raisa Wace ta nutsu a zaune ya ce ki saka a dauko mana kayanmu wa'inda suka zo da su ficewa zamu yi, Raisa ta ce " yaya yanzu? Bata farka ba fa Irfan ya watsa mata harara ya ce " ai dole ki fadi haka mana tunda kin kwaso mini mata kin kawo min ita gidan ki kamar tinkiya KO? Ilham ta mike tana fadin " allah ya baka hakuri ta nufi falonta a ranta kuwa tana fadin oh yaya wai kuji fa rufe tabarmar kunya da hauka ai wanan borin kunya ne Irfan ya sauko Afane ya ce " beby jeki wajen uncle Samir ni kuma in dauko mamamarki Ta tafi da gudu shi kuwa ya matsa a hankali ya juyo Raisa idanuwan ta a rufe sai barcin wahala take ya daukota cimak kamar beby a hanunsa ya fito yana tafe a hankali kamar ya dauko kwai , Samir sai mirmushin shakiyanci yake yi masa ya bude masa motar ya shiga da ita a hankali tana rungume a jikinsa tana sharar bacinta Ilham ta saka an kwaso tarkacensu an zuba a boot Beby Afane ta shiga gaba Afane ta daura mata belt ta yiwa mijinta allah kiyaye hanya suka tafi A hanyar ma ba abinda yake sai tinanin allah ya sa karta farka tayi ta kuka gashi jikinta zafi rau Suna isa ma'aikatan gidan suka kwashi kayansu suka yi cikin gida da su , Samir ya bude masa kofar ya fito a hankali har yana bisimilah ya nufi cikin gidansa da ita Yana shiga ya tarar da Madame A hakince sai kunbura take na ina ya shiga tun da safe har yanzu gashi wayoyinsa a dakin uwarsa , kawai sai ganin mutun tayi ya shigo da bodyguard a rungume a jikinsa , ta zabura sai da cop din hanunta ya fado na glass ne kuwa ji kake ratsatsa ya fashe da Sauri irfan ya kara rungume Raisa gudun karta farka ya nufi dakinta da ita ya shinfideta Afane Wace itama tayi baci ya kaita ya shinfida kusa da uwar ya gyara musu konciya ya fito Tana tsaye ta rike kugu tana girgiza yana fitowa ta shiga magana tana daga murya tun karfinta ,momy da tazo domin labari yaje mata cewar anzo da yarta kuma ba lafiya sai ta dan dakata tana sauraron abinda Awatif ke fadi (🙊momy labe sai na tona) Awatif ta ce " darling me idanuwana suke gani? Please kace min harbeta akayi ka taimaka mata ka daukota please Irfan ya zaro ido ya ce " ke wani irin magana ne wanan ? Allah ya sawaka ba Wanda ya harbe ta Ta ce " to me takeyi a jikinka? Ya ce " kin manta matata ce kamar ke Awatif ta zaro ido waje tace" walahi allah ya sawaka matarka fa ? Ai wly nafi karfin yin kishi da bodyguard kato irin mijina Irfan ya ce " katon nan tafiye mini ke domin a yau katon nan tayi min kyautar abinda wata ya mace bata taba yi min ba , katon nan da ta shiga cikin karti tayi formation dinta da take saka kayan karti tana takun karti harma tana kare lafiyar kato wato ni yau ta yi min kyautar da Wace ba katon ba bata yi min ba katon nan yau ta faranta mini rai katon nan ta saka na yarda abinda baba ya hango yaro bai isa ya hango ba , katon nan a yau ta saka na kara ganin kimar iyayena katon nan a yau na kamu da matsanancin sonta Wanda nake ji har yanzu yana kara bin duk wani lungu da sako na jikina katon nan ita ce farin cikina Awatif ta done kunan ta ta kwala ihu tana fadin enaugh please chut up ya isheni haka shin asiri tayi maka ne? Irfan ya ce " no budurcinta ta kawo mini Gaban awatif ya fadi ta zaro ido waje ta ce " walahi na likita ne haba irfan baka san yanzu ana iya saye ba ? Ni don kar na bata maka rai yasa naki saya ? Irfan yayi murmushi mai ciwo ya ce " nata ne domin tarbiyar Ma dita ce bazata iya zuwa wani ya dasa mata ba , ita bazata guji yin hakan domin ni ba sai domin allah (kaji fa maza ) Awatif ta ce" walahi karya ne yanzu kai da girmanka kaje ka cewa yarinyar nan ta baka mai? Dan allah baka ji kunya ba? Wanan ai abin kunya ne Irfan ya ce " ke karki ga ina daga miki kafa don ina cikin farin ciki walahi zan ci ubanki , tsaya sai ma kin fada mini ke ubanwa kika kaiwa naki budurcin ? Wani jakin kika kaiwa? Ya zaburo ya shaketa sai ta fada masa Momy dake tsaye a kofa tana sauraron su ta fara jin kakarin kamar an shake mutun da tayi niyar ta koma sai kuma ta tura kofar ta shigo , ta zaro 😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳 Nima na zaro nawa idon na aje waya domin mu kwato Awatif daga hanun general kar ya kasheta😁☹ [7/7 14:53] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 51 Momy na shigowa tayi dikira ta salamce tana tafa hanu Irfan da Sauri ya cika Awatif tana ta kakarin aman domin ta shaku da kyau Momy ta ce : mai nake shirin gani haka ? M tayi maka? Irfan da ta gama batawa Rai ya kwashi inda inda ya ce:: momo....mom..y bbba ba komai Momy tayi shiru ta ce " sanu awatif tashi tashi daga tsugunnin fada min me kika yi masa? Awatif da kyar ta mike tana layi ta ce " no ba komai tayi dakinta ta rufo Momy tayi tsai can dai ta ce " ina yarinyata ? Fito min da yata mu koma gida haka kawai kaje ka kwaso min ita yanzu haka dukanta kayi domin Raisa bata barci da wuri haka ta nufi dakin Raisa tana mita Irfan yayi tsai wata zufa ta karyo masa ya zaro ido waje da Sauri yabi bayan momy yana fadin Momy karki tashe ta , tace kanta keyi mata ciwo Momy ta ce " to dauko min ita mana kar aje sai tayi barci a lalabo a kashe min ita dan bakin ciki , Irfan ya kuma zaro ido a ransa ya ce tap haba dai momy walahi yau sai dai kiyi hakuri a fili kuwa ya ce to kije zan kawota yanzu , Momy tayi gaba tana fadin daukota ina jira Tana tafiya ya dauki wayarsa ya kira Dady ringin na biyu ya daga Irfan ya gaishe shi yayi shiru ya rasa ta ina zai fara Dady ya fahimci yanada magana sai ya ce" son ina sauraron ka Irfan ya ce " am dama aikin da zan tafi ne malesia nace ina son tafiya da Raisa saboda aikinta Elhaj Muhammad Ibrahim ya ce tafiyar ba ranar monday bane? Irfan ya ce " eh dady am tana ma iya zuwa da yarta ba damuwa dan ku fadawa momy ta barmu plz Elhaj Muhammad Ibrahim ya so ya dago zancen dan NASA aman sai yayi shiru bai nuna masa komai ba aman ya ce"" to kuje harda Awatif din KO? Irfan ya ce"" no dad ai bata samu hutu a wajen aikinta ba sanan muma ai aikine zamu je Elhaj Muhammad ya ce""" OK ba damuwa Irfan ya ce " dad kuma dan allah yanzu momy tace sai na maida mata Raisar ita kuwa har tayi barci Dad ya ce""" irfan ai yau tayi min alkawarin zasu koma kashe zanyi mata magana Yana kashewa elhaj Muhammad ya Dana Kiran lambar Hajiya sajida aman ba'a daga ba hakan yasa ya cewa hajiya khadija bara ya dubo KO lafiya Yana shiga ya tarar da hajiya sajidar tana waya da Docter Mariam tana tambayarta wai lafiya kuwa dazu aka ce Irfan ya zo ya tafi da ita? Docter Mariam ta ce " Ma'am bai fada muku ba ? Hajiya sajida ta ce " no Docter Mariam ta ce : Ma'am i'm sorry ya ce zai shigo yayi muku bayani kar na fada muku i'm sorry plz Hajiya sajida zata yi magana sai ganin Elhaj Muhammad tayi tsaye yana kalonta ganin hakan ya sa ta datse Kiran ta ce " dady lafiya dai ? Dady ya kaleta ya ce"" momyn yara kinfa manyanta ki dena rigima plz Ta cuno baki kamar wata yarinya ya shigo yana murmushi ya ce "" ki barshi da matarsa Ta ce"" au karata ya kai KO? Ya ce " ke dai umarni na baki ki barshi da matarsa sanan zasuyi tafiya Malesia wajen wani aiki ran Monday so gobe ki hade kayansu na nan a kai gidan su jibi insha allah zasu daga Momy ta ce " to domin sam bata iya yiwa mijinta musu ba koda kuwa bata son abu hakanan zata yi hakuri Elhaj Muhammad yayi murmushi ya ce " haka nake sonki my 🙊🙊🙊🙊🙊💃 Indiya Wani matashi na hango yana taku cikin isa ya sha kananan kaya ya caje gashin kansa da jaka a rataye a hanunsa ya saka bakin glass yana tafiya cikin banbar university , yan mata sai kalonsa suke shi kuwa KO kalo basu ishe shi ba burinsa ya isa ga motarsa yar karama fara mai shegen kyau Yana isa ya juyo idona sukayi arba da shi na furta waouh ba shiri Imran ne yayi mugun kyau fuskarsa ta kara wani haske sai dai sam ba annuri a tatare da ita ya shige motarsa yayi mata ky ya ja sai baban gidansa da yake rayuwa shi da wata yar indiya mai suna karina , wato bayan tafiyar dady wanan yarinyar ta malake masa tun baya kulata har ya dawo yake kulata tana rayuwarta a gidansa tamkar matarsa "" wa'iyazubilah"" allah ya yi mana tsari , Nigeria Zaune yake yana kalonta sai barcinta take shekawa harda juyi wajen karfe hudu ya tashi ya dauro alwalah yayi ta jera nafiloli yana rokon allah kan ya bashi mafita ( lale an kamu) , karfe bakwai Afane ta farka ya dauketa ya kaita wajen Tsohuwa Wace tayi rainon ta ya dawo yana shigowa daidai ta farka daga dogon barcin da tasha Wanda rabonta da tayi irinsa tun kafin taje formation Ido hudu suka yi da ita ta zaro ido zata diro daga saman bed din taga yana nufota sai ta koma can karshen bed din ta takure kanta tana karkarwa A hankali ya haye saman bed din yana matsawa kusa da ita a hankali Jin kamshin turaransa yasa ta dago kanta suka yi ido hudu da shi ta bude baki ta fasa kuka tana juya kanta , da Sauri ya matsa ya rungumeta tun karfi tana kuka tana dukan kirjinsa , shi kuwa sai lalabata yake yana dan bubuga bayanta irin tayi shirun nan Can dai ya samu tayi shiru tana ajiyar zuciya A hankali ya ce """" Morning [7/7 14:54] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 52 Irfan ya ce " *Raisa* Taki dagowa balatana ta kale shi duk da irin yanda taji sunan wani daban Ya kuma cewa *Raisa* ki amsa min Tayi banza da shi Da karfi ya ce " ke yana zaro idanuwansa Tayi firgigit tana kalonsa a ranta tace shi kamar wahainiya? A fili ta ce " na'am Ya ce " ki nutsu muyi magana Ta ce " to Ya ce " ranar monday ina da tafiya Malesia sati biyu zanyi wajen aiki kinsan yanda securiti dinsu take so dole sai naje da bodyguard nima ba a son raina zan je da ke ba Ta ce " to aman wa zan barwa my afane? Irfan yayi murmushin cin galaba ya ce cikin basarwa irin abin bai dame shi ba " idan kina da masu tsareta mai raino sai kije da ita Raisa ta ce"" OK Har ya mike ta ce " am ina son zan je wajen momyna na dauko Afane Ya ce " no ba yanzu ba , ki taso mu karya Ta dade zaune cikin ruwan dumi kamar yanda Docter Mariam ta fada mata kafin ta fito ta tsala wankanta ta dauro alwalah ta fito ta shiga ramuwar salolin da ake binta sai bayan ta gama ta bude werdrob dinta ta zaro wandonta ja aman bai matse ba ta saka ta kuma zaro riga fara ta saka bata saka bras ba ta kali madubi sai ta tsinci kanta da dauko jagira ta saka a idanuwanta ta dauko dan jan baki kalar 💄 ta shafa sai leben nata yayi kalar wandon tayi tsap da ita ta lumshe ido tana tuna abinda ya faru da ita a jiya ba shiri ta bude idanuwanta tana astagafari sam bata son tunowa ita fa gani take kamar a mafarki wai yau ita Raisa ta rasa virginity dinta KO da yake ai koda an tambayeta zata nuna wanda yayi mata idan yana so ya musanta ya gani , tayi kwafa ta ce ai walahi sai ma na fadawa momy Wanda ake yiwa kalon ba ruwanshi da iskanci ashe shine ma banban dan duniyan kuma walahi gwonda tun wuri ta raba ni da gidan nan tun kafin a lalaba a dirka maka ciki a barka da kunyar duniya ( to kaji nima ina son sanin Raisa kuwa akoy ilimin adini a kwakwaluwar nan nata KO dai kawai sai harbin bindiga?🤔 ) sai da ta gama murgude murguden bakinta ta fito ta nufi table a nan ta tarar da Afane zaune tana ganinta ta fara bangalar dariya tana fadin Mamamana oyoyo Raisa ta zauna ta ce " oyoyo my beautiful beby Shi dai kalonta yake a ransa yana fadin Ashe abin ba daga rama ba yake KO kiba oh allah ashe irin duniyar nan akoyta ? Tun sarai yake zaune yana jiran gawon shanu shi bai sani ba a gidansa? Yayi murmushi yana sauraron hirar Afane sai surutu take zubawa raisa ita kuwa yau ta zama wata verry silent kamar wace Kwaï ya fashewa a ciki sai yar hama take , can dai ganin Awatif taki fitowa ya sa ya Mike ya ce su fara ci bara ya kira awatif Raisa ta daga kafada ta hada musu abincin su Yana shiga ya hangota a nanade a saman bed , ya jinginu jikin garu ya kirayi sunanta , Ta dan bude rufar da tayi tana kalonsa idanuwanta sunyi jajir Ya ce " subahanalah Awatif kuka kika yi? Ya hau saman bed din ya tayar da ita zaune yana taba jikinta Ta rushe masa da kuka ta ce" walahi ba wani kato na kaiwa budurcina ba , tun ina primary aka yi min fyade kuma ka tambayi dadyna Irfan ya ce " shuiiit kinsan jiya ina cikin murna ne kika bata mini rai shi yasa na biye miki so manta kawai Ta ce " darling ka dena sona KO? Dan bana haihuwa ne har ka fara bin wata? Irfan ya ce " ba zancen so a nan, kuma watar da kike nufi matata ce fa Ta ce '" ai da kai kake cewa kana kyankyaminta kuma tayi maka kankanta Ya ce " eh hakane aman yanzu na fasa ki gane Awatif bana son gobe kiyama allah ya tambayeni mai yasa nayi banbanci tsakanin ku don haka kar ki saka komai a ranki kawai gudun fadawa halaka ne (munafu🙊) Awatif ta ce " kana nufin baka sonta? Yayi dan Jim sanan ya ce " eh Saï a nan tayi murmushi ta ce to muje mu ci abincin Ya ce OK , shi dai a ransa yana mamakin halayar mata su dai komai abin suyi korafi ne a kansa sanan komai so suke ya zamana na su kadai ne yayi murmushi ya ce " na san yanda zanyi da ku I'm sorry masu karatu yau babu isashen lokaci kuyi hakuri da wanan taku har kulun SAJIDA [7/7 19:17] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 53 Exclusive writer's *EXCLUSIVE WRITER'S* ❤🐊❤🐊❤🐊❤🐊 Jinjina gareku taurari allah ya kara damkon kauna tsakanin mu sako daga , ya , kanwa , kawa a wajen ku *SAJIDA* Ci gaban labari Mondey karfe bakwai da rabi na safe BODYGUARD ce tsaye ta sha kayanta na sojoji ta saka bakin glas a idanuwanta tana kokari daure bindigarta da kyau , daga waje GENERAL ne tsaye fuskar nan a hade kamar hadarin gabas sai ka rantse da allah bai taba yin dariya ba yana bankwana da matar sa Awatif ya dan duko ya mana mata kis a kumatun ta daidai Raisa ta fito ta kawar da kanta a ranta ta ce " shirme , Tana isowa ta kame ta Sara masa sanan ta juya tayi cikin gida domin tayi bankwana da iyayenta, Ta tarar da iyayen zaune suna jiran shigowar su suyiwa juna bankwana ta zauna ta gaishe da su , sosai hajiya sajida tayi mata nasiha mai ratsa zuciya sanan ta debo wasu abubuwa a cikin yan kakanan jarkoki ta bata tace ta ringa sha ba da yawa da yawa ba , sanan ta kula sosai da abinda zasu rinka ci da a wajen da zasu rinka ci Abinka da shazumamu tun a nan ta bude ta fara sha tana fadin wanan ai sunyi mata kadan domin har sati biyu zasu yi da wuri zata shanye su Momy dai tayi murmushi a ranta tace " allah ka ragewa Raisa shirmen nan nata , a fili kuwa ta ce : beby karfa ki shanye lokaci guda yana iya sakaki rashin lafiya , daidai nan Irfan ya shigo ya duka har kasa ya gaishe da iyayensa sanan shima ya zauna saman kujera yana dan satar kalon Raisa Raisa ta ce " Momyna idan mun dawo walahi akoy magana mai mahinmanci da nake so muyi da ke tun kafin abin yayi nisa Momy ta ce " toh allah dai ya sa lafiya ? Irfan ya ce " Momy jirgin karfe tara zaya tashi wai ina su Babar ne sai mun je mun kula kowa ya shiga a kan lokaci domin da na ma'aikata zamu tafi Momy ta tashi tana fadin bara na gani fatima ta tafi ta sauyo maka dambun naman naka na ka'ida Dadynka kuwa ai kasan tun da safe ya fita aman ya ce zaku hadu a can so bara na karowa yata sakonta Tana tafiya ya dawo kusa da ita ya ce " walahi idan kika yarda kika yi min wani zancen shirme a nan sai a fasa tafiyar da Afane Jin hakan ya sa tayi shiru tana fiki fiki da ido ya dan guntse dariyarsa a ransa ya ce oh yarinta Bayan sun gama yin salama da kowa baba mai rainon Afane ta fito ansha sabuwar atamfa sai watsa hakora take da yar jakarta a hanu ta yiwa su momy salama , momy ta kara damka mata amanar yarta , har sun shiga mota gaba dayansu GENERAL ya sauko rike da wata farar takarda a ninninke a hanunsa ya matsa kusa da Ma ya damka mata ya hada da hanayenta yana kalonta yayi murmushi ya ce *MA* Thank you allah ya biyaki da aljanar firdaus Ma tayi alamar rashin fahimta ta ce " yarona godiyar me kake yi min sanan wanan takardar ta meye? Irfan ya girgiza kai ya ce " bazance miki komai ba aman ki sani a kulum ina yi miki fatan alkhairi yayi murmushi ya ci gaba " karfe goma bayan mun daga ki damkawa momy takardar nan ta karanta domin idan kika bata yanzu tafiyar zata iya fasuwa ne plz kiyi min alkawarin sai mun daga zaki bata Ma gaba daya ta shiga rudani duk ya Sakata a duhu harma ta fara jin tsoron tafiyar tasu aman kuma ya kanainaiyeta ya hana ta yi masa tambayoyin dake fatar bakinta da kyar ta samu ta ce """" nayi maka alkawari sai karfe goma zan bata takardar ka kula da kanka allah ya kare min kai Ya ce " amin Ma sanan kiyi min adu'a domin na tafi neman soyaya yana gama fadar haka ya juya da Sauri ya shige motar , yana daga musu hanu Ma ta juyo tayi arba da Momy Wace ta miko mata hanu kan ta bata takarda Shin me GENERAL ya rubuta a takardar sa? Sanan aikin meye general zai je yi a Malesia , ? Soyayar wa GeNERal zashi nema? Kumuje domin samun amsoshin tambayar mu 92245228 [7/7 19:18] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 54 Karfe tara da minti ashirin Kenan Hajiya sajida ta saka Fatima gaba tana ta girgiza kafarta irin tana tunanin ya zatayi ta kwace takardar nan domin tayi fuskar tayi lalabar aman fir tace alkawari bazai cita ba Momy ta ce " Fatima sauran minti har arba'in fa plz ki bude min naga abinda yaron nan ya rubuta na roke ki Ma ta girgiza kai ta ce " sowie momy Momy ta kara cika tana batsewa kamar ta kife Fatima , ita kuwa Hajiya khadija sai dariya take yiwa Momy tana fadin Sajida gaugawa haifar da nawa take Momy ta ce " kinsan fa halin dan nan naku dan abun uwan nana ne Ma ta kama baki tace " Dana dan albarka ne Wasa wasa har momy ta dawo kasa ta zauna dirshan tana irga duk second din da zai gifta gani takeyi yau lokacin ma baya tafiya Karfe goma daidai Ma ta mikawa Momy takardar har hanunta na karkarwa ta Mike tsaye ta bude takardar ta fara karantawa kamar haka *Asalamu alaikum ya ku iyayena fatan na barku lafiya?* *Na rubuta muku wanan sako domin maganar tayi min nauyi a gaban ku* *ina mai neman gafarar ku domin na yiwa yar uwata rukon sakainar kashi ban san cewa tresor ne a tatare da ni ba* *Ma kin malaka min kwan ki daya a duniya duk irin kaunar da kike yi min ban riketa da amana ba na kasance mai son kaina da yawa ki gafarceni* *Momy uwa mai albarka please ki sanya mini albarkarki domin na tafi neman soyayar yarki ne ba aiki zanje yi ba* *Sai laifina na gaba my mom ND my Ma duk da nasan sam bai dace na falasa wanan abin ba aman hakan na nufin in kara wanke Raisa ne a wajen ku dalilina kuwa shine kowa yana yi mata kalon wace ta dade da zubar da mutuncinta a waje ba hakan yasa har ni kaina naki karbarta da wuri a matsayin mata ba aman a shekaran jiya na yarda cewar ba shigar mutun ke nufin a yanke masa hukunci ba a karshe dai ina mai shaida muku my Raisa ta kawo mutuncinta thank you ina bukatar adu'arku ma'asalam* *GENERAL IRFAN* Momy tayi tsai sai yanzu zancen da ta saurara a kofar dakinsa ya fado mata domin ita mantawa tayi sam da zancen ta shiga kai kawo inda Hajiya khadija take furta alhamdulilah alhamdulilah kai allah abin godiya allah mun gode maka , Ita kuwa Fatima sai kawai ta kawar da kanta a ranta tana tasbihi ga allah subahanahu wata'ala sanan maganar mijinta ta fado mata a ranta inda wani lokaci ta ce masa " Pa ka dena dora yarinyar nan a irin halayar maza ina gudun wata rana muji kunya Yayi murmushi ya ce " idan dai irin kunyar da nake tunani ce kike nufi to ki saka a ranki allah bazai taba bari hakan ta faru da mu ba domin kuwa ayar allah ce abinda kayi yar wani za'ayiwa taka , ni dai ba yar Wanda nayiwa bansan iyayena ba kema kuwa hakance dan haka muyiwa yarmu adu'ar allah ya kare mana ita Ma tayi murmushi ta ce " allah ya Kare mana ita Pa Momy dake kai kawo wata irin murna take ji a ranta harma hakoranta ta kasa rufewa ta juyo ta ce " yaron nan akoy dan abinda ba'a fadi ba to dan ubansa ranar da fir yaki yarda na daukota yasan abinda ya aikata KO? To aman oh my god kardai oh my god da Sauri ta dauko waya ta dana number Ilham Ilham dake kicin ta daga ta ce " hello momy Momy ta ce " ke fada min gaskiya a gidan ki ya aikata abin kunya KO? Ilham ta ce " wa? Momy ta ce " ke irfan nake nufi Ilham ta bushe da dariya tana fadin yar taki tayi baranbaramar KO? Momy ta ce " au da bakiyi niyar fada min ba dan ashatar ki wa kike so ya fada min? Ilham ta ce " to momy nace miki me ? Momy yanzu ba gashi ba ta fada miki yar rigimar? Yanzu tana ina? Momy ta ce" ban sani ba ta datse Kiran tana ta banbami su dai kowa yayi shiru da abinda yake sakawa a cikin ransa Momy ta ce " to yanzu da ya tafi da ita karfa ya je ya ilata min yarinya Hajiya khadija ta ce " momyn yara kiyi musu adu'a mana Ta turo baki tana ta buga number su aman bata shiga ( sowie momy😁) Yan matan dake rabon jus da kula da pasinger jirgin suka fara sanarwar a daura belt domin nan da minti biyar jirgi zai sauka a kasar indiya Raisa ta dago kanta ta kali General ta ce" General ba Malesia zamu tafi ba? General ya ce " no an canja kasar , yaci gaba da dadana wayarsa Ta turo baki a ranta ta ce" aman an ma raina ni ai sai a sanar da ni KO? Shi dai kawai yana ganin bakinta na motsawa ya danyi murmushi a ransa ya ce" allah kadai ya san mai take sakawa a cikin ranta allah dai ya sa ba mugunta ake shiryawa GENERAL ba Jirgin na sauka wata tsaleliyar mota kirar ruwan toka a pake mutumin dake ciki bakin fata ne abin mamaki yana hausa ya sarawa general sanan ya bude musu mota suka shiga gaba daya suka nufi tamkamemen gidan Elhaj Muhammad Ibrahim Baba ta bude baki hayam tana kalo tace " dan nan ni kuwa har yanzu a cikin duniya muke Raisa ta bushe da dariya ta ce " baba a duniya muke mana Shi dai awai kalonta yake yanda take dariya abin na mugun birgeshi ya danyi murmushi ji yake kamar ya saka hanunsa a kuncinta Ashe Imran idan tana dariya haka ne yake ji har yake taba kuncinta? Yaja tsaki a ransa ya ce " shege yana taba matar mutane(to kaji masu mata manya) Bayan sun sauka sun ci sun sha wani kuku ya shigo ya ce " oga an gama gyaran komai Irfan ya ce " ohk harda na madame KO? Ya ce " yes sir Ya ce " ohk Bayan sun gama cin abincin ta mike ta nufi dakin da akace nan ne dakinta tana shiga taga wata irin fitila tamkar walkiya ta haske mata ido nan da nan sai duhu idanuwanta basa ganin komai ta shiga lalube sai ji tayi mutun ya rikota ya rada mata a kunanta it's me my angel kar ki tsorata Ya jawota a hankali kanta a saman kirjinsa yana tafiya da ita sai da ya isa har tsakiyar dakin sai ga haske ya gauraye dakin Ta bude idanuwanta da kyau gabanta ya fadi domin wata irin duniya ta tsinci kanta a ciki ta kara waro idanuwanta tana kara kalon dakin kamar idan ana celebrate din aure KO birthday wajen sai walkiya yake da wasu yan bulbul kamar diamants suna ta haskawa da wasu irin balanbalan na zuciya suna fitowa suna bacewa wata music ta fara tashi cikin taushi Raisa ta lumshe idanuwanta ta juyo dan ta yiwa irfan tambayar nan kuwa inane???? Sai ganin mutun tayi yayi irin gurfanen da a film idan mutun zai tambayi mace zata aure shi ? Ta kwalalo idanuwanta kafin tayi magana ya rigayeta Ya ce""""""""""""::::"""""""""""::::"""😳 92245338 [9/7 08:11] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 55 Raisa tayi sakakai da baki tana kalon sabon salon kiran sallah da kusur Irfan ya dago kansa idanuwansa suka zama wasu shanyayu kamar mai jin barci stil hanun Raisa na cikin nasa Ya ce "" *FOR THE FIRST TIME IN MY LIFE I FALL IN LOVE WITH AN UNEXPECTED PERSON*, *IT COMES OUT OF MY HEART AND INVADES MY BODY* , *IT STIFLES ME EVERY TIME YOU ARE AWAY FROM ME* , *I ASK YOU TO BELIEVE ME*; *I TELL YOU WHAT DISTURB ME LOVES GIVE ME THE CHANCE TO TEACH YOU TO LOVE ME* *MY BODYGUARD* Raisa ta kuma kwalalo idanuwanta tana kalon sa a hankali ta duko ta rada masa " GENERAL shin ana kalon mu ne? Mun shiga basajar ne? Irfan ya girgiza mata kai alamar aa Ta kuma zaro ido ta dora hanunta a wuyansa tana tabawa domin ita kawai gani take irfan bashi da lafiya ne , Irfan ya ce " Raisa lafiyata lau Ta kuma zaro ido ta zama tamkar tababiya kawai sai ta bushe da dariya ta fizge hanunta tayi bayabaya luuuu ta fada Saman makeken bed din da aka shinfida masa farar dara stil bata dena dariyar ba tana lumshe idanuwanta Irfan ya lura da bata dauki abin da mahinmanci ba hakan ya sa ya taso ya zo kusa da ita ya kuma ruko hanayenta ya ce " Raisa shin baki yarda cewar yes nine Irfan nake yi miki wanan batu bâ? Shin bazaki karbi tayina ba? Raisa ta dago kanta sanan cik kamar an tsayar da dariyar tata ta Mike ta shiga cire kayan jikinta sai da yayi sauran daga ita sai bras da pant ta matsa kusa da shi ta ce "" GENERAL IRFAN ka sani Ni Raisa ba mahaukaciya bace sanan ba sakara bace nasan ciwon kaina sarai kawai dai ina nunawa ni din bansan ciwon kaina ba , Raisa a wajenka ba komai bace face *BODYGUARD* sam soyaya da kai da RAISA bata da dadin ji domin kai tsabtatace ne , kai mai hali na kirki ne, kai baban mutun ne, sanan kai fari ne , tayi murmushi mai ciwo ta ce" shin mai zaka so a jikin gardi kamar kai? Meye abin so a jikin bakar mace? Mai zakayi da bodyguard karamar yarinya? Waima na tambayeka yaushe ka fara son Bodyguard ne ? Ta ce " oh na tuna ranar da kayi raping din bodyguard KO? Oh idan kuwa hakane ba son bodyguard kake yi ba , no kana sha'awarta ne duk da Nasan a maleji ne don matarka bata nan aman karka damu ni tamkar baiwarka nake domin ni bodyguard ce sanan Wace aka daura maka jarabar da aka hadaka da ita so ta cire bras din ta ce yau ba sai kayi raping dina ba kana iya bi a sanu KO tun karfi zan jure domin aikina Kenan Irfan ya kauda kansa duk irin jarabar sa yau baya son KO kalonta a haka ne domin shi fa ita yake so ba wai jikinta ba taya ma zatayi tinanin wai dan jikinta yake sonta ? Wai shin yaushe ma ta iya fitsara haka? Wata zuciyar tace masa ah Malan kai da ka zubar da girman ka harma ka duka mata ai Dole ta raina ka kawai ka shareta tunda dai son nata ba kasheka zaiyi ba ai ba kanka farau ba rasa abinda ake so , Har ya mike ya juya zai bar dakin sai kuma ya dawo inda take zaune ya zuba mata ido a ransa ya ce muguwa, a fili kuwa ya duka ya kwaso kayanta inda ta jefar ya rufa mata rigar ya ce " bakiyi karya ba tabas jikinki da na kusanta shekaran jiya shi ya kara mini kaunarki a raina, bakiyi karya ba ni din ba karamin mutun bane sai dai ki sani da dan jikinki ne zan dawo na duka miki kinyi kadan domin a daren nan ina iya auren biyu ku cike hudu manyan manyan mata sai dai matsalar na rigai na kamu da sonki aman fa hakan ba shi zai baki damar ki walakantani ba so madame ayi baci lafiya I LOVE YOU😉 Ya juya ya FITA Raisa ta rufe idanuwanta ta lula tinani Toh fa [9/7 08:12] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 56 Salam masu karatu ina neman afuwarku ta kwana hudu da zanyi bana typing because zan fara wata jarabawa ne ranar talata so ina bukatar adu'arku daga mai yar uwarku SAJIDA thx Raisa tayi konce tana tinane tinane ta ce: duk tsahon soyayata da Imran bai taba kissing dina ba yayi hakuri sosai duk irin shigar da nake yi a gabansa , sai yanzu kai ka taso min da wani wasan fina finai? General bana sonka KO kadan bazan taba sonka ba tun ina yarinya KO ganina kayi sai ka tofar da yawu dan tsabar tsana aman wai yau ka tashi ka ce min kana sona? Lolz bazan taba yarda da soyayarka ta karya ba ta lumshe idanuwanta yau KO wankan ma bazata iya yi ba kawai tayi adu'a sai barci General dake zaune a falon gidan idanuwansa saman TV shi so yake ya nuna fa rashin karbar soyayar shi da Raisa taki yi bai dameshi ba , aman ina gangar jikinsa take nan aman ruhinsa ya tafi t [20/7 23:48] ~Amnoor👯🤸🏻‍♀: [20/7 12:58] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 56 Salam masu karatu ina neman afuwarku ta kwana hudu da zanyi bana typing because zan fara wata jarabawa ne ranar talata so ina bukatar adu'arku daga mai yar uwarku SAJIDA thx Raisa tayi konce tana tinane tinane ta ce: duk tsahon soyayata da Imran bai taba kissing dina ba yayi hakuri sosai duk irin shigar da nake yi a gabansa , sai yanzu kai ka taso min da wani wasan fina finai? General bana sonka KO kadan bazan taba sonka ba tun ina yarinya KO ganina kayi sai ka tofar da yawu dan tsabar tsana aman wai yau ka tashi ka ce min kana sona? Lolz bazan taba yarda da soyayarka ta karya ba ta lumshe idanuwanta yau KO wankan ma bazata iya yi ba kawai tayi adu'a sai barci General dake zaune a falon gidan idanuwansa saman TV shi so yake ya nuna fa rashin karbar soyayar shi da Raisa taki yi bai dameshi ba , aman ina gangar jikinsa take nan aman ruhinsa ya tafi tinanin yanda zai karkato mace mai ra'ayin kanta gareshi , can dai yayi wani tinani sai kawai yayi murmushi Da safe karfe takwas sun halara suna karyawa yana matukar son halinta na duk abinda akayi mata idan kaga fuskarta kamar ba'a taba yi ba tana cin abincinta tana ciyar da Afane ,, ya kuma cewa a ransa sanan duk fushin da take yi da shi bai shafar Afane yayi murmushi a fili ya ce " Ma sak Raisa ta dan dago ta kaleshi jin ya ambaci sunan Ma sai taga abincinsa yake ci sai ta basar ta mayar da kanta kan abincinta Bayan sun gama cin abinci su Raisa suna zaune falo suna kalon cartoon harda baba tsohuwa irfan ya shigo yana zabga kamshi ya zauna Da Sauri Raisa ta fada dakinta ta saka kayanta na bodyguard aman a nan bakake ne ba kalar na sojoji bane ta dauko yar karamar bindigarta ta daure daga ciki kafin ta dora bakar rigarta ba KO huta kawai ta dauko bakin glas dinta ta fito ta shiga yiwa yarta wayon fita Irfan ya kaleta galala ya ce:: fita zakiyi? Raisa ta ce " ba fita zakayi ba? Yayi jim ya juya yana kalon baba tsohuwa ya ce"" baba aure zan kara a nan kasar Baba ta zaro ido ta ce " kai kuwa wanan yaro mai akayi maka zaka kara aure? Ya ce " baba ina bukatar mai sona a kusa da ni Baba ta shiga tafa hanu tana kalon Raisa wace tayi kamar bata gane mai yake nufi ba tana yiwa bebynta kis a kumatu Baba ta ce " ke yar nan ke kuwa kina kalon ina har zai kara aure ? Raisa tayi kamar bata jin mai suke cewa Baba ta juyo harda hada hanayenta biyu tace:: gememal dan allah karka kara aure yo so kake idan mun koma uwar gida taga laifina? Irfan ya ce " dan an kara aurene akayi laifi? Baba ta dan karkata bakinta Wanda duk yayi jan goro ta ce" allah abin godiya to allah dai yayi zabin da yafi zama alkhairi Irfan ya ce " amin amin baba sai mun dawo , ya mike ya kama hanya Raisa ta bi bayansa ji take kamar zata kife kasa basu zame KO ina ba sai wata Babar kasuwa irfan ya kwashi kayan maza kalar na indiyawa tun a nan ya shiga wani daki ya saka wando da rigar ya dan yafo kalar na wuyan nan da suke yafawa ya fito Raisa ta zura masa ido a ranta ta ce" toh kaji Ma'aikatan shagon suka kai musu kayan har cikin mota Irfan ya kali dreban sojin dake tuka shi ya ce : ka kaimu wajen da za'a samu yan mata masu kyau wa'inda zasu birgeni Ya dan juyo ya kali Irfan da Raisa ya ce " ohk sir , a ransa kuwa yana murnar ashe dai wanan ba matar general bace ? Kai shikenan ni kam naga mata ( zako kaga mutuwar ka bawon allah) Wata unguwa suka nufa suna yin parking wajen da yara da mata da kuma yan mata grup grup kowa yana sha'anin gaban sa Mustapha ya ce " oga ga nan unguwar su kawata ne Irfan ya ce ohk muje to , Mustapha ya zagayo ya Bude masa kofa ya fito , yana fitowa abinka da taron mata suka fara zungurin juna suna nuno shi , shi kuwa ya harde yana binsu da kalo can ya hango wata tsaleliya gashin nan an tufke shi ta sha sahari dinta cibiyarta a fili kayan ruwan madara ne sai suka yi mata mugun kyau ya daga janunsa ya yafito ta Ta zaro ido ta nuna kanta da alamar tambayar ita? Ya daga mata kai kawayenta suka turota Tana zuwa ta hada hanayenta waje guda ta ce " namaste Muryar tata kuwa gwanin dadi , Mustapha ya matsa ya amsa mata da namaste Sanan yayi mata bayanin mai gidan sa ne yana son yin magana da ita aman da turanci domin baya jin yaren talgu Ta ce " ohk ai na iya turancin Mustapha ya bude musu bayan motar suka shiga shi kuwa shi da Raisa suka tsaya daga waje suna tsaron su , sun dade suna tataunawa kafin ta fito ta je wajen wasu mata suna zaune suyi kuskus dinsu , ta kuma je wajen wasu tsahi suma suyi kuskus dinsu sai gata ta dawo da wani uba ya gaisar da su General sanan ya kamo hanunsa ya hada da nata ya ce " na baka amanar yata merry ka kular min da ita karka walakantata sanan karka canza mata adininta Irfan ya ce " na gode sosai Ita kuwa ta rungume shi suka shiga bayan motar sai kalamun soyaya suke su kuwa su Mustapha ba mai cewa dan uwansa wani abu shi yana tukinsa ita kuwa tana kalon kasa daga nan ma suka nufi wajen sha ice cream suna isa Raisa ta budewa Irfan mota ya fito ya ce " budewa madame Wani haushi ya kamata aman bata ce komai ba ta juya ta budewa merry ta fito daga cikin motar sai wata takama take suka shige Raisa na biye a bayansu suna isa suka kama table guda Irfan yayi gaba wajen masu sayarwar ya sayi guda biyu ya kali Raisa Ya ce " anshi na Merry ki rike mata Abin ya ishi raisa ta ce"" i'm sorry General ni fa bodyguard dinka ce ba ta wata katuwar banza ba dan haka kai da ka daukowa kanka kai zakayu mata wahala Irfan ya ce " madame KO dai kina kishi ne? Raisa tayi murmushi ta ce *kishi* allah ya sawaka ka kara goma bayanta allah ya bamu na gari Ya hadiyi wani Abu a wuyansa yayi murmushin karfin hali ya hade fuska ya ce mata " toh malama amshi maza muje ki kai mata Ba yanda ta iya haka ta amso na Merry Wace suna zuwa ta cewa Raisa ta bude mata , Raisa tayi kikam taki motsi Irfan ya watsa mata harara yayi mata nuni da ta bude mana Ranta ya kai kololuwar baci hakan ya sa ta dan kara matsowa kusa da Merry da gangan hanunta ya kwashi karkarwa kawai tana budewa ta juye shi a kan Merry , merry ta zabura tana Duban jikinta ta ce " oh no kayana jikina ya bace har gashina Irfan ya boye dariyarsa ya taso ya shiga goge mata yana fadin bata gani bane kinsan daman bata taba abu mai sanyi dan dai kar na fada miki ne ki ga kamar na Goya mata baya , muje gidan namu sai kiyi wanka ki canza sababin kaya i'm sorry my merry Raisa ta maimaita a cikin ranta " gidan mu? My merry? Tap lale Irfan akoy macuci azalumi ranta ya kara baci ta juyo ta ce::::::::::::::::::::::::::::::::: Thx [20/7 12:58] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 57 I'm back , 😄, na gode sosai da adu'ar ku allah ya bar zumunci Thank u 🐊 Bazan taba dena Mika gaisuwata ga marubuta baki daya ba allah ya kara zakin hanu My world *EXCLUSIVE* allah ya barmin ku allah ya kara kare mu gaba daya ❤ Ci gaban labari Raisa taji wani irin abu ya tsaya mata a wuyanta har tayi niyar zabgawa Merry mari kawai sai ta juya ta nufi mota tana zuwa ta bude ta shiga tana ajiyar zuciya Mustapha yayi tsai yana kalonta ya bude ya zauna kusa da ita ya ce " Madame yaya dai ? Oga ba ya bata miki rai naga kina fushi? Raisa ta kare masa kalo ji take kamar ta shake shi a ranta take cewa mai kama da goril sai gani yayi tana mutsu mutsu da baki hakan yasa ya fito daga motar ya BArta domin yaga alamar an bata mata ran sosai Sai da suka kwashe awa daya da minti ashirin sai gasu sun fito daga wajen shan ace cream din Raisa ta juyo ta zuba musu ido ta canja kayan jikin nata Ran raisa ya kuma baci a ranta tace " shegiya mai kyau (😳🙊) Suna isowa masaukinsu Raisa ta fito KO tsayawa batayi ta budewa General kofa ba ta tura dakin ta shiga suna biye a bayanta tana shiga yarta tazo da gudu da niyar ta dauketa yanda ta saba kawai sai ta kauce ta nufi dakin da ta sauka Afane ta juya tana binta tana fadin mamamamana Shi kuwa Irfan ya lumshe ido a ransa yace *Raisa kishi kike yi KO fushin na sakaki aikin da ba naki bâ? Ya allah ka fahimtar da ni* ya bi bayan Afane ya dauketa domin har ta fara kuka tana Kiran mamamarta da kyar ya samu tayi baci aman sam taki yarda Merry ta dauketa domin bata Santa ba kuma mamarta bata saba mata taje wajen kowa ba Baba tsohuwa tayi kuri tana kalon Irfan sarai yasan da magana a bakinta hakan yasa ya jata suka fita yayi mata wani zance sai gani nayi tana washe baki tace " aoh ai sai ka fadan ga inda ka nufa dan nan to allah ya taimaka 😁😁 ta shiga washe hakora kamar gonar auduga Raisa na shiga daki direct bayi ta fice ta sakarwa kanta ruwa ta zauna da kayanta a jikinta KO cirewa bata yi ba tayi shiru ruwa na sauka a jikinta harda wayoyinta a jikinta bata aje su ba tayi kuri zuciyarta na wata irin tafarfasa tana son sanin wai duk dan Merry ta Sakata aiki ne ranta yake baci haka? No ai wanan ba komai bane Ta lumshe idanuwanta kawai sai hoton inda suka fito suna murmushi ya fado mata ba shiri ta mike tsaye kanta ya bugu da panpan dake zuba nan da nan sai ga jini ya fara daso aman KO ta kansa bata bi ba domin abinda take son gaskatawa ranta tana son sanin shin amsar da zuciyarta ta bata hakane KO ba haka bane? Tana son sanin mai ke neman hargitsa mata tsarin rayuwarta? Tana son ta gane wai shin a duniyar take KO ta mutu ? Domin tunda uwarta ta haifeta bata taba jin makanmacin wanan tashin hankalin ba To fa wai me ke damun bodyguard ne? Ni ma ina son sani muje zuwa duniya labari taku har kulun SAJIDa🐊🐊 [20/7 12:58] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 58 Raisa tayi tsaye gaban madubin bayin ta kurawa fuskarta ido tana kalon kanta a madubi ita kadai kamar zautata ta dora hanunta daidai zuciyarta ta ce " *da kema kina raye?* ta ci gaba da fadin ashe kema zaki kamu da soyaya? Ashe kinsan idan aka rabi abin sonki kiyi hawaye? Aman kinsan bakiyi mini adalciba, kinsan sam baki kai kanki wajen da ya dace da ke ba , haba kema haba, shin mai yasa kika ki kaunar Wanda har hawaye ya zubar dalilinki duk munin ki duk irin yanda mahaifiyarsa ta nuna bakiyi mata bâ? Shin mai yasa zaki kaunaci Wanda ya kyamaceki? Ya muzguna miki harma yayi raping dinki yana takamar shi ya fi karfinki sanan yana tutiya da girman da aka nada masa saman ki kuma wanda a kulum a gabanki baya ce masa komai ya rungumi mace? Ta buga hanunta jikin miroir din sanan ta kuma silalewa kasa cikin bayin ta kwonta ta shiga rusa kuka tana fadin " Mai yasa komai nawa ba irin na sauran mutane bane? Shin yaushe zanyi farin ciki ni Raisa ? Yaushe zan kuma ganin soyayata dan yanda nake ba dan halayana ba ba dan matdayina ba a idanuwan wani bayan my Imran? Ta rintse ido tana tuna lokacin da Irfan ya tsuguna yana kokarin fada mata zancen banza bugun zuciyarta ya tsananta Jikinta ya kwashi zapi muryarta ta disashe har wata karkarwa take tana furta ta mutu ta lalace can cikin makoshinta ta furta *I LOVE IRFAN I LOVE MY GENERAL I LOVE MY ENEMY* General zaune yana ta kalon agogon hanunsa yana son shiga yaga Wai mai takeyi ne a dakin kuma yana gudun wani Karin rainin karta gane cewar ya damu da ita , Yar wayar dake kusa da shi ta fara nuna jar wuta ya Mika hanu ya dana sai jin muryar mai yi musu abinci yana cewa" an gama abinci, Irfan ya ja tsaki sai kuma ya Tuna ai zata fito cin abinci hakan yasa ya mike ya watsa ruwa domin ya FITA ya ci abinci Sai da taga zazabi na neman kayar da ita ga wani irin baci da take ji da yinwa kamar mai hakan yasa ta mike da kyar jikinta duk abun jini ne ta cire kayan ta watsa ruwa ta fito ta zurma wata riga ja ta haye gadonta ta lumshe ido sai baci Cikin bacinta tayi mafarki afane na tsala kuka tana Kiran mamamata firgigit ta farka tana lalube sai yanzu kukan Afane ya dawo mata a fili ta furta oh shuiiiiiit my afane ta diro duk da jikinta ba kwari ta dauko bandeji ta daure ciwon dake kanta ta kali saman bed din jini ya dan zuzubu kawai ta bude kofar tana fitowa taga baba tsohuwa tana kalon talabijin ana labari da turanci kamar Wanda tasan abinda ake cewa gaba daya hankalinta yana wajen Raisa tayi murmushi da sanda ta ISO daidai kusan kafar baba ta dan shafa kafar Baba ta zabura da karfi tace""""" anabi Muhammadu ka ceceni Haba raisa mai zatayi banda dariya tana dan rike ciki Baba tace kaji mini ja'irar yarinya yo ke bakya salama ne ? Raisa ta ce" ina fa zaki ji salama ke da kike kalon labaru da harshen turanci , wai ni baba kinsan me suke cewa? Baba tace ohon musu ni dai ba ina kalon su bane kawai ki duba kiga halitarsu kamar yar tsanar Awanne Raisa ta ce " kai baba ki dena Kiran sunan yata da wani Awane kawai ki rinka ce mata princesses idan bazaki iya kiranta da Afane ba Baba ta kama baki tace" kaga da yawa inji matar kadan to ai gwara wacen din da wanan ke dai a samu na fatiyar ma ya isa ke da kika kyale yartaki ma tana wajen abanta tana kuka Raisa ta zaro ido ta mike da sauri ta kama hanyar dakin Irfan saman table ta gansu zaune shi da Merry suna cin abinci gabanta ya yanke ya fadi har zata juya kawai sai ta dake ta nufi dakinsa kanta a sama KO salama bata yi musu ba , tana shiga ta shiga dudubawa can saman bed ta hango Afane tana barcinta Ta matsa a hankali ta duka zata yaye bargon ta dauketa sai taji muryar Irfan yana cewa " bakya tsoron ta farka tayi miki kukan dare? Kinga kuma harda sabuwar amaryata karta dameta da kuka Ran Raisa ya baci ta juyo ta kare masa kalo kawai sai ta juya domin tana tsoron kalmar da zata fito daga bakin zuwa ga Irfane Shi kuwa sai da ta dago ya lura da yanda ta daure kanta da bandeji sanan hanunta ma da alamar ciwo bai san sanda ya karasa ya juyota da karfi ya shiga tataba kanta Ya ce " ke mai yaji miki ciwo haka a kanki? Raisa tace " awchhhhhhh karka taba min da zafi faduwa nayi Sai da yayi tsam domin yanda tayi maganar verry slowly ya dan tsura mata ido jikinta zafi zau sanan jijiyar kanta tana dan harbawa irin idan mutun yana ciwon kan nan mai tsanani a hankali ya dora yatsarsa guda saman ciwon ya dan warware sai yaga kamar cakuwar wani abu ne ya dago habarta yana kalon kwayar idanuwanta , ya kasa gane shin kalon tsana ne KO kalon meye wanan Raisa take yi masa? Yayi ajiyar zuciya ya saki habar tata sanan a hankali ya ce" mai ke damunki ne Raisa ? Ta ce " faduwa nayi ta juya a hankali zata dauki Afanne yayi gagawar rike hanayenta Sanan ya ce"" kuyi koncinku a nan ni sai na kwana a falo Raisa ta ce " Amaryarka fa? Irfan yaso ya gane KO dai Raisa ta fara jin abinda yake ji ne? Aman sai wata zuciyar tace masa kai ta fada maka fa bata sonka dan haka dena wanan tinanin Ya ce" aa zamu konta a dakinki ni da ita Raisa ta dan girgiza kanta tace" no barshi, ya dace ita matar so a kula da ita a wajen da ya dace da ita ba ko'ina ba Irfan sarai ya gane habaici ta yaba masa ya bita da kalo harta fice da Afane a hanunta ya kuma sauke nanauyar ajiyar zuciya ya juya domin ya saka kuku ya kai mata abincinta To irfan ND Raisa soyaya🤔 😄😄😄😄😄😄😄😄😄😄😄 [20/7 12:59] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 61 Ya jayota kiiiii ya nufi cikin gidansa da ita , ita kuwa baba tsohuwa ta diro da afanne a hanunta itama ta nufi wajen iyayen domin da gani wanan ransa ba karamin baci yayi ba duk da bata san me ya faru ba aman gwara iyayen su je kar ya aikata mugun aiki Yana isa falo da ita suka tarar da Awatif da kawarta suna zaune sun kuna kida suna ta kyalkyaltar dariya Awatif ta zabura ta ce " my heart kaine KO gizo ne idona yake yi min? Irfan da har yanzu maganar sa bata zama normal ba ya dubeta yace cikin inda inda""" get O..............out Aaaaaawatif Awatif ta zaro ido da Sauri ta damki hanun kawarta suka yi dakinta domin taga alamar ransa a bace tun kafin shafi ta shafeta gwara tayi tafiyar ta Ya juyo wajen Raisa Wace saida taji alamar fitsari zai sako mata ta matsa jikin babar kujera ta takure ta saka kanta tsakiyar cinyoyinta gabanta sai faduwa yake Ya karaso a hankali ya tsuguna ya ce " *Raisa* Tayi shiru taki dagowa ya saka hanunsa da ya dauki zafi gaba daya jikinsa wani mugun dumi ya kwasa , ya dago fuskar tata idanuwanta a rufe ruf Ya ce *Bubbbbude iidonki please* A hankali ta bude idanuwanta ta sauke su saman fuskarsa Ya nisa da kyar ya hado kalmomin bakinsa ya ce " Raisa har yanzu kina son Saurayinki ne? Har yanzu baki fara sona ba? Please tell me please Raisa ta cije tayi niyar rama abinda yayi mata, sanan abinda yake kan yi mata ta ce " *yes irfan har yanzu ina masifar son mijina* Irfan ya rintse idanuwansa yace no no no kawai sai ji tayi ya makureta ta shiga kakarin amai tana famar ta ceci kanta sai ji yayi an daukeshi da mari an kara masa wani dajin marin yasan wanan ba Hanun momy bane *DADY* ya samu da kyar suka kwaci raisa Wace har ta kusan suma dan wuya momy tayi rungumeta tana rusa kuka wiwi tamkar ance mata Dady ya mutu Dady da ransa ya gama bace ya nuna Irfan da yatsa yace" ashe baka da mutunci? Ashe kai butulune? Ashe baka san darajar aure bâ? Sanan baka san darajar maraya bâ? Kai zaka bata min aikin ladan da nake son tsira da shi? Ashe kai mahaukacine? Irfan tir tir da zuciyarka sam ba zuciyar musulmai bace irfan bakayi hali mai kyau ba , ai sai kace min kai Muhammad auren nan fa daka daura min bana so sai kaga idan har ban raba ba , aman ka rasa wanan kokarin ma sai dai ka kashe min yar amana? To walahi baka isa ba ina jiran takardar sakinta ka rubuto ka kawo min tun kafin na tsine maka sanan na rufeka banza marar imani ya juya ya ce " Hajiya Sajida tashi muje kamata mu tafi Momy ta tashi ta kama Raisa Wace kanta yake mugun juya mata hajijiya tamkar zata kife ta juyo ta kali irfan Wanda yake binsu da kalo ya kasa furta komai ta zabga masa harara muryarta na rawa tace" bakayi min adalciba sanan baka yiwa kanka adalciba, bazan furta maka muguwar kalma ba na barka da dadynka tunda kake bai taba neman alfarma wajenka ba sai wanan Karin aman ka watsa masa kasa a ido yau yayi fushi da kai abinda bai taba yi ba , ni kuwa nayi hawaye dalilin halayarka allah ya shiryeka Irfan Irfan hankalinsa ya tashi , yayiyayi kuka yazo ina ya mike ya kama kafar dady , dady ya buge hanunsa yayi gaba abinsa , momy ma ta kewaye shi ta ficewarta , Irfan ya kuma mikewa da niyar ya bisu sai ji kake Jim ya yanke kiki ya fadi kasa sumame To fa shin irfan zai samu lafiya bayan ana kokarin rabashi da macen da ya fara so a rayuwarsa ga kuma fushin iyayensa da fir suke fushi da shi? Shin zai saki Raisa ne KO kuwa Elhaj Muhammad Ibrahim sai rufe shi ne? Wai ya wajen Raisa zata iya jure rashinsa bayan ta kamu da sonsa ? Kumuje 😲😲😲😲92245338😲😲😲😲😲😲😲 [20/7 12:59] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 62 Raisa ta dago kanta idanuwanta suka sauka saman idanuwan Irfan Wanda suka rikide kalar ja tamkar an watsa masa barkono gabanta ya fadi ganin Irfan ya zaro bindigar dake jikinsa ya saita kan Imran , bata san sanda tayi kukan kura ta fada saman kansa ta damke bindigar suka shiga kokowar sai ya harbe Imran ita kuwa ta dane allah ya bata sa'a ta jefar da bindigar ya juya da Sauri ya dauki wayar sa lokacin tuni jami'an tsaro sun zo suna tambayar KO lafiya suna famar kama shi Irfan ya bude bakinsa zaiyi magana aman ina ba hali domin inda indar sa tayi mugun tashi gaba daya jikinsa rawa yake ya juya cikin motar ya fitar da takarda da biro ya hau rubutu kamar haka da turanci *Mustapha maza ka dauki wayata ka kirayi yusuf su shirya zamu koma Nigeria yau yau din nan* ya mikawa Mustapha Wanda ya tsaya kwatantawa jami'an tsaron cewar ba komai bane ya nuna musu carte dinsa ta shedar KO shi waye sanan suka watse aman suka ja Imran don kar General ya kashe shi, Da gudu Mustapha ya dauko wayar ya danawa su yusuf din kira ya fada musu umarnin General nan da nan kuwa suka fara haduwa don komawa Nigeria inda shi kuwa ya tsaida adaidaita ya nufi masaukinsu don ya taho da baba tsohuwa Irfan ya juyo inda Raisa take yashe tunda ya jefar da ita ya tako cikin karkarwar jiki ya dauki Affane ya juya ya nufi mota , ganin hakanan ya saka Raisa ta tashi da gudu itama ta shige motar gabanta sai faduwa yake ta rasa gane me ke faruwa ne? Tunda jirgi ya tashi gum kake ji ba mai magana baba tsohuwa tana ta al'ajabin allah yayi dawowar su Nigeria bayan har ta fida rai sai dai tana tsoron dawowar tasu domin da alama iyayen gidan nata ransu a bace yake Shi kuwa Irfan yana gudun yin magana ne a gaban yaransa ji yake tamkar ya rintse ido ya gansa a Gida domin yarinyarnan ta bashi amsa shin wa take so? Har yanzu tana son Imran ne? Shi bai isa namijin da zata soshi ne? Yana son sanin ina zuciyarta ta dosa ? Shi kadai sai huci yake Ita kuwa tana tunanin lale lale général ya fiya son kansa da yawa inba son kaiba taya kai ka dauko mace tazo gida ta zauna a matsayin karuwar ka , karuwarka mana domin ba Wanda ya aura maka ita ni ina ji ina gani ba dare ba rana kulun ta allah kana tare da ita a daki guda bansan mai kuke aikatawa ba hasalima KO a gabana kana rungumarta KO a gaban baba tsohuwa ne ban taba ce maka ufan ba sai ni da ba'a haliceni da zuciya ba KO? Aman yau dan na hadu da tsohon mijina ina mamakin ganinsa har ka daga hanu ka mareni? To walahi bazan yarda ba allah ya kaimu gidan lafiya tunda dai Ma tace bata yafe min ba idan na bude bakina na cewa su momy su raba auren nan to ni zan bar muku gidan ku nayi tafiyata Afane ce na rinka lekawa School dinsu ina ganinta Ma kuwa na rinka kiranta a waya tunda ta dena sona Karfe biyar na yama jirginsu ya sauka a birnin Abuja suna saukowa Irfan ya amshi ky din motar da za'a kaisu , kowa mamaki yake General zaiyi tuki? Suna shiga bai tsaya an saka kayansu ba kawai ya figi motar sai da baba tsohuwa ta gwara kanta da madubin motar ta kuwa ce " Annabi Muhammadou ka ceceni ni gambo yaron nan karka kasheni dan allah Irfan yayi banza da ita shi dai burinsa ya ganshi a cikin gida, duka duka tafiyar minti ashirin sukayi sai gasu a Gidan Mr Président sojojin dake tsaro duk suka Mike suna Sara masa shi KO ta kansu bai bi ba yana yin parking da motar ya bude gefen da Raisa take zaune ya damko hanunta kiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiii🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆🙆 😘 [20/7 12:59] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 59 Ina Mika gaisuwata zuwa ga Maman yusrah allah ya jikan baba Ina jinjina ga duk mai suna *IBRAHIM* ba na biyunka *Exclusive writers's forum* love you Ci gaban labari Irfan ya dauko abincin a saman dan karamin teburi 🍱 ya nufi dakin nata yana turawa ya hangeta saman kafet ta dukunkune a hankali ya karasa ya ajiye abincin ya Mika hanu ya dan taba wuyan ta , ta tashi tana kalonsa da marayun idanuwanta masu kama da kamar Wace zata rusa kuka Murya kasa kasa yace"" ga abincinki Raisa Raisa ta dan juya kanta a hankali ta ce " no na koshi GENERAL Bai kulata ba ya bude kular ya dauki plat guda ya zuba dan abincin sai miyarta cuscus ya gyara zamansa ita dai tana binsa da idanuwa ya dauko a cokali ya kai bakinsa ya tauna ya hade har yana tande baki ya dago sukayi ido hudu da shi yayi murmushi har hakoransa suka bayana RAISA tayi kuri tana kalonsa , daman haka murmushi yake yi masa kyau? Kai aman gaskiya IRFAN allah yayi masa kyau sosai Irfan ya ce " kinga naci bai yi min komai ba walahi bazan yi empoisonner ki ba so ki bude bakinki kawai na ciyar dake KO kuma na dura miki kuma na kwana a nan Raisa ta zaro idanuwanta a cikin ranta tace tap wanan ai shine fin karfi to aman ina ruwansa da cin abincina? Ni fa bana son shishigi Irfan yayi tsai yana kalon lebenta yanda ta fara motsa shi da alama tana zancen zucin ne yayi murmushi yace bismillah madame Ba yanda ta iya domin itama yunwar na mugun damunta hakan yasa ta mayar da hankalinta taci abincinta shi kuwa ya sakata a gaba kamar TV yana lure da dukan motsinta da yanayinta komai nata kawai birgeshi yake ( da baya ba ) Sai da ta gama ya dauka ya dora saman teburin ya juyo yana kalonta , a jikinta taji cewar fa ya tsura mata idanuwa hakan yasa ta dago kanta suka hada ido hudu a hankali ya ce *I LOVE YOU* Saï da gaban Raisa ya fadi muryarta na dan karkarwa tace *Bazan taba yarda ba* Ya duko ya mana mata kis a kuncinta ya ce *BELIEVE ME MY ANGEL* Raisa tayi murmushi ta ce *NEVER MY HUSBAND* Sai da ya kaleta da kyau yace " Kenan kin yarda i'm ur husband? Ta ce " eh Nasan da wanan tun ranar da IMRAN ya sakeni dady ya daura maka , Ya ce " yes dady ai ya iya zaben miji ne Raisa tace " dady bai san mai ya zaba ba domin shi bai san halayar yaron Ma ba Yayi murmushi ya ce " koma dai meye halayar yaron Ma ya kamu da soyayar yar gidan MOMY Raisa tayi dariya tace" ya kamu dai da soyayar wani Abu Ganin bazata yarda da soyayar tasa ba ya juya a cikin ransa yana fadin ai KO shekara zamuyi a garin nan sai dai muyi wly sai kin soni ( ikon allah ? Konci tashi wasa wasa satin su Irfan Uku a kasar indiya kuma kulum ta allah sai irfan ya kunsa mata takaici shi da marry domin baya tashi jayo Merry jikinsa sai yaga Raisa yana kule da dukan motsinta da dukan abinda take aikatawa a cikin gidan sanan abin haushi yanzu ta koyi boye fushinta sam bata nuna masa sai dai ta shiga daki ta shan kukanta ta wanke idanuwanta ta fito hakan na cutar da shi Nigeria Momy ce zaune ta saka Mr president gaba tana ta rigimar kawai a kira mata yaron nan taji lafiyar yarta Elhaj Muhammad ya nisa ya ce" momyn yara na fada miki lafiyarta lau wai yama za'ayi su fita da mijinta kuma kice a maidota? Momy ta ce " aa ni so nake nasan inda suke Elhaj Muhammad ya Mike sai da ya kusan shiga bayi ya juyo yace suna *INDIYA* yayi shigewarsa ya barta wangalau da baki tana mamakin irin rainin hankalin Irfan (sowie momy irfan fa ya fada? Haka ta dangana a cikin ranta tayi ta adu'ar allah dai ya hada kansu sanan allah yasa karya wulakanta mata Raisa Love u all [20/7 12:59] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 60 Raisa ce zaune gaban madubi ta kai minti ashirin tana gyare gyaren jikinta taba nan goge can shafa wanan caje wanan tana shirin fitar da zasuyi ita da Irfan da merry da Afane suna shirin tafiya restaurant daga nan su fice boutique suyi sayaya Raisa ta ja tsaki ita kadai tace " ai wly yau nima sai nayi adon nan badan ban iya bane ba fa kawai dai don a zatona aiki ya kawomu tunda sha'aninka ya kawoka ai nima sai na dan cashe yau har sati hudu a garin da ba namu ba kuma fir ka hana mu ganin iyayen mu itama matar taka KO irin ka nemeta a waya haka kawai salon cin mutunci ? To da na zauna bakin cikin ku ya kasheni gwara nima na dan cashen Ta gama kwaliyarta ta mike ta bude babar akwatin ta domin bata juye kayan cikin werdrob ba duk a ganinta zasu koma da kowani lokaci, ta shiga dadagawa tana watsa su a kasa domin babu atamfa KO lesh ko yadi daga wando da riga sai doguwar riga sai sket da riga hakahaka dai ta rasa wane zata dauka kawai sai ta dana kiran baba thohuwa tana zuwa ta dauko riga da wando rigar ja wando baki ta Mika mata tace" Baba ki sakawa beby wanan duk bamu zo da kayan hausa ba gashi kuma zamu fita Baba ta amsa tace" to yarnan an fara sanin saka kayan hausa , allah dai yasa ki tsani na turawa Raisa ta ce " ba amin ba baba Baba ta fita tana dariya a ranta tana adu'ar allah ya shirya tsakanin yarinyar nan da Irfan domin yarinyar akoy shiga rai Bayan fitar baba ta Mike ta dauki wando dogo har kasa baki mai santsi ta saka ta jawo rigarta ja itama ta dora a sama ta fitar da hula baka domin yanayin garin ta dora a saman kanta sanan ta zira kafafuwanta a wasu mahaukatan takalma jajaye masu shegen kyau sanan da dan tsayin su kadan , ta saka dan kune masu dan tsayi aman siraru ne ta kara goga man lebenta ta dauko riga baka ta sanyi wace zata dora a saman jan ta kuma dauko ta yarinyarta ita kuwa ja mai shegen kyau ta fito da takalman Afanne a hanayenta kafa ciki da sapa fara ta fito Tana fitowa ta tarar da AFANne sai kokowa suke ita da dadynta taki tsayawa ya saka mata kayan , tun da yaji kanshin tirarenta ya dago kansa yana kalonta a ransa yace oh ina zataje a haka? Raisa ta karaso ta karbi pant din a hanunsa ta ce " bebyna zo na saka miki mu tafi mu sayo beby barbie mai magana , Tana jin haka ta tafi da Sauri tana ta washe hakora ta fada saman cinyar Raisa ta saka mata kayanta ta dora mata ta saman tayi mugun kyau shi kuwa ya shagalta yana ta kalonta sai da Raisa ta ce " ina matarka mu fice Ya kaleta galala yace"" ina zaki fice a haka? Raisa ta kali kanta ta ce " su kadai muka kawo idan mun fitan sai na sayi abaya na dora Irfan ya ce " ohk muje ita ta dade a mota Raisa ta mike ta fice gaba ta dauki Afane domin yanzu bata da waya tun da ta shiga kasan panpo ruwa ya jikesu suka lalace Shopmarly kriss Banban boutique ne dake kasar indiya Wanda babu ne kawai babu tun daga kayan mata , maza, yara , manya, kayan wasa, kayan ado , babu ce kawai babu sai dai shegen tsada domin idan kaga mutun ya tsaya to baban mutun ne Merry sai murna take domin tunda uwarta ta haifeta bata taba tunanin zata shiga wanan boutique ba gaskiya tana murnar haduwarta da Mester love (to kaji master ashatarki) Suna tsayawa Raisa ta bude ta fito da yarta a hanunta su kuwa su Irfan suka tsaya suna tataunawa bata san kan me suke magana ba ita dai tayi gaba abinta tana jin dan jiri na dan dibarta , tana tsakar tafiya takalmin Afane ya fadi ashe bai dauru da kyau ba ta duka ta dauka tana tafe tana daura mata sai ji tayi ta bangaji mutun wayar hanunsa ta fadi kasa suka duka tatare suka duka ita da niyar ta dauko masa tana fadin sorry shima da niyar ya dauko abinsa hanayensu suka hade da Sauri ya dago kansa yana kalonta itama bakinta na karkarwa ta nuna sa tace " *IMRAN* Imran ma cikin Sauri ya ce *RAISA* my RAISA Raisa tayi Saurin kalon gaba da baya tace " mai mai kake yi a India ? Kayi aure ? Imran kawai kalon ikon allah yake yi Raisar sa ce ta zama haka tayi wani irin freich da ita fatar ta har wani sheki take yi gashi ta saka maskara a idanuwanta idon sai ya gama rikita shi ga bakinta yana shekin man leben da ta shafa ya lumshe idanuwan sa yace my Raisa Ita kuwa mamakin ganinsa a nan da tayi ya saka ta matsa ta daga hanunta ta shafa gefen fuskarsa irin yanda suka saba kafin a daura musu aure ita duk dan ta gaskata cewar idan shi din ne shi yasa ta shafa gefen fuskarsa shi kuwa ya lumshe idanuwansa yana ajiyar zuciya sai ji sukayi Tau tau an dauke Imran da wani wawan mari Kafin Raisa ta Ankara sai ji tayi itama a kuncinta gaba daya komai ya tsaya mata ta saki afane tayi tsam wuta ta dauke mata sam ta dena jin komai idanta yayi mugun ja tayi tsaye tamkar gunki tana kalon Wanda ya zabga mata marin nan Kakakarakaka shin waye ya mari Raisa da Imran? Shin za'a kyaleshi? Wai jama'a Raisa ta kurumce ne KO me? Shagali 92245338 [20/7 12:59] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 65 Allah ya barmin ke my lovely *AMAL* this page's for you ❤❤ Labari Gaba daya dakin suka tsurawa docter Mariam ido suna jiran albishir dinta Ta mikawa General takardar tana fadin " congratulation Madame na da shigar cikin wata daya da kwana biyu , Momy ta ce " Wace madame din? Docter Mariam ta nuno Raisa Wace tayi tsuru itama tana jiran jin wacece kuma zata kwashi kunyar ciki , ai ana nunata ta diro daga saman gadon ta dora hanaye biyu a saman kanta tana girgiza kai ta ce " na shiga uku na lalace wayo ni raisa daman hakane kadara , dan allah ku tsaya na fada muku walahi ba laifina bane momy allah ba laifina bane , Ma kinsan allah ban je na aikata ba wly wly laifinsa ne ta nuno Irfan Wanda yayi galala yake kalon rantse rantsen Raisa kamar Wace tayo cikin shege Momy ta gumtse dariyarta Ma kuwa ta juya da Sauri zata bar dakin don wata irin kunya da ta darsun mata, ai kuwa da gudu Raisa ta tare kofar tana ta sheshekar kuka hanayenta still a saman kanta idanuwan nan sun kara firfitowa sunyi fulu fulu da su tsakaninta da allah tsoro take ji shi yasa taso tun kafin su tafi indiya ta fadi abinda yayi mata duk don gudun wanan ranar aman firr ya haneta daman Ma tace daga ta yarda haka ta faru da ita zata dauki ciki ne , shikenan duniya ta zageta su momy su tsaneta kowa ma ya tsaneta kuma taje lahira a ci ubanta , ta kara dora hanu a saman kanta ta juya wajen momy , Momy ta kasa rike dariyar su docter Mariam ma kawai dariya suke domin kowa ya gane inda zancen ya nufa, Bara'atu kuwa daban ta fasara zancen ta ce" Momy mai yake baki dariya ne ? Yaya shin baka jin mai take cewa? Ciki ne fa da ita kuma ta rude Kenan bata san bama KO na wanene? Shegiya mai bin maza ba ga irinta ba to ai sai ki nemi ubansa domin Awatif ta fada min yaya kaloma baki ishe shi ba Ji kake dau Irfan ya dauke bara'atu da mari , sanan ya jayo Raisa yana goge mata hawayen dake shatata a idanuwanta ya damke hanunta don ta dena karkarwar da takeyi ya nuna Bara'atu da yatsarsa ya ce " ki guji sheganta min mata , ki guji zagin min mata domin yayarki ce , wanan cikin ya shafa cikin Raisa ya ce " nawa ne , cikina ne , raisata na dauke da cikina, kuma ina matukar murna da shi, ina murnar zai kasance tsatson abin sona, idan baki manta ba kwanakin baya muna hira ni da ke nake shaida miki ki kasance cikin matan da basa yanke hukunci saman abinda idanuwansu basu gani ba , tabas ni ne nan ishara domin naji kunya marar adadi a dalilin hukuncin da na yanke kan wanan baiwar allahn, sai da allah ya nuna min wanan ta fiye min mai yawo da dogon hijabi dan munafici, ki sani bara'atu Ina matukar son matata kuma cikiin jikinta nawane idan ma baki dena yi mata kalon abinda kike yi mata ba to mu biyu ne karuwan, Yana gama yiwa bara'atu bayani ya juyo bagan raisa ya jata a hankali ya zaunar da ita saman gadon ya ce " idan da auranki kin san mai zai faru? Momynki zatayi murna ne, Ma dinki zatayi murna ne , dady zaiyi farin ciki ne , ni banma san yanda zan kwatanta miki irin adu'ar da zan rinka miki ba , sanan duniya zata taya mu murna ne, idan kin mutu za'a sakaki aljana ne so dena kuka karki saka rashin lafiyar ki ta dawo please Raisa tayi shiru ta dan leka tana kalon su momy Wace har yanzu murmushi takeyi aman Ma ta FITA, ta juyo ta kara kalonsa stilll ita yake kalo , ta kuma kalon momy Momy ta matso tana fadin su dan bata waje Irfan yayi kalar tausayi ya ce " momy ☹ Momy ta ce " aa general kuje ka yiwa docter tukuicin albishir dinta ni kuma na gana da yata Ba dan yaso ba dan Dole ya juya yana takawa a hankali yanayin jikinsa suka fito suka bar momy da Raisa kadai Momy ta ce """"""""""'"'''"""""""""""""""""""""""" [20/7 12:59] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 63 I'm sorry jiya nayi batan no ne maimakun 61,62 sai na rubuta 62,63 so yau zamu ci gaba da 63 thx Ci gaban labari Awatif dake labe tana sauraron abinda ke faruwa taji komai sanan taga lokacin da Irfan ya mike da niyar fita sai jin karar faduwarsa tayi ta fasa kara ta fito da gudu ita da kawarta ta shiga jijigashi tana fadin my please ka tashi dan allah ka tashi karka kashe min kanka a kan banza dan allah ka tashi in dan haihuwa ne kake son ka jawota jikinka sai muje a saka min a mahaifata na yarda zan haihun, Ganin sambatun nata bai karewa yasa lili ta fito da gudu tana kiran sojan dake kofar gidan su da Sauri yazo yana tambayarta lafiya? Ta ce " GENERAL ne , kafin ta gama fadi ya shiga cikin gidan ya tarar da Général yashe Awatif dangalgal saman kansa tana ta ihu tana jijigashi ya juya da sauri yana Kiran cikin assibitin gidan , Ba'a dauki wani lokaci ba sai gasu suka kakama suka dorashi saman gadon aka turashi sai cikin asibiti inda likitoci suka rufu a kansa Cikin gida *Ma* ta kare sauraron sharudan da elhaj Muhammad Ibrahim ya gindaya kan kar yaga Wanda yayi kokarin matsawa Raisa kan zancen Irfan sanan yana jiran takardar sakinta Ma ta dago kanta ta zabgawa Raisa harara Momy tace am Elhaj ka manta baka saka zancen banda hantara da harara ba Ya bude baki zaiyi magana wayar falon ta fara ringin Ma ta dauka tayi salama Daga dayan bangaren Docter Mariam ta shaidawa Ma abinda yake faruwa , Ma ta saki wayar ta dora hanu a kanta da Sauri suka zaburo suna tambayarta lafiya? Ma ta ce " wayo yarona yana asibiti Mariam tace bai san inda kansa yake ba Dady ya Mike yana fadin subahanalah subahanalah muje muje Momy tace " ni dai ba inda zanje ehe Raisa ta juyo da Sauri a ranta tace"" To na shiga uku kar dai naje na kashe abin sona ba gaira babu dalili, ta Mike jiri ya kwasheta da Sauri Momy ta tareta ta fada saman jikinta tana fadin ke ina zakije kike kokarin tashi? Ai wly suje can su suka sani wai kamar ba shi bane yanzu yana haikar kar aje inda yake aman kuma yanzu shi ya fara zuwa , to nidai ba inda zanje kema kuwa in suna so karsu dawo daga wajen nasa, Ita dai Raisa ta ciki na ciki da abinda take ayanawa a ranta Asibiti Wasa wasa General ana magani aman kamar ba mafani ake yi ba , sam baya motsi Docter Mariam ta tsorata ainun domin ta gano kamun zuciya ne shi kuwa ba ciwonsa bane duk ta hada zufa , ta fito ta shaidawa mr president Irfan na bukatar adu'a , hakan kuwa akayi elhaj Muhammad ya kirayi baban Samir ya shaida masa halin da ake ciki nan da nan aka tara almajirai aka shiga sauke kur'ani ana ta sadaka , Ma ta shigo cikin gidan Raisa ta dago tana kalonta Ma tace" Raisa sanadiyarki ga bawon allahn can rai a hanun allah sai ki zubar da ruwa a kasa ki sha, to ke yar gidan uban wacece da yayanki kuma mijinki bai isa ya dake ki ba ? Mutuniyar banza Momy ta ce " please ya isa hakanan Fatima , shin kema rashin kunyar zakiyi min ne? Taya zan dora doka ki take? Ki fita a idona Fatima kinji? Duk tsuntsun da yaja ruwa shi ruwa ke duka so ki fice idan ya mutu allah ya jikansa Fatima jikinta yayi sanyi ta zube a kasa ta fashe da kuka tace" please antyna yarona yana bukatar adu'arki walahi jikinsa yayi tsanani dan allah ki yafe masa ki zo ki duba shi dan allah Itama ma momy Jikin nata sai yayi sanyi ta dago tana matsar hawaye ta ce " ban taba tunanin irfan zai watsamin kasa a ido ba , aman ba komai ni na yafe masa allah ya tashi kafadar sa aman fa bazan je ba gaskiya ki barni kawai a nan Fatima tayi tayi momy taje ta duba irfan aman fir ta kiya haka ta Mike ta juya guiwa a sace ta koma asibitin Tana zuwa ta tarar da elhaj Muhammad a inda ta barshi saman wata Babar kujera a offishin docter Mariam gabansa wata computer yana kalon aikin da ake yiwa irfan GABA daya dana sani yake yi ta yanda akayi zuciya ta debe shi da ya sani da bai ce zai raba shi da matar sa ba , wata zuciyar tace " elhaj itama fa da nata ra'ayin kawai dai ayi fatan allah ya tashi kafadar sa daga baya a san abin yi , Hajiya khadija, Fatima da Mr president sunyi kuri suna kalon sa ta computer nan kowa da carbi yana ja yana kalon sa lokaci lokaci domin Docter tace masha allah yana iya farkawa a kowani lokaci 92245338 [20/7 12:59] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 64 Tun dare har garin allah ya waye irfan bai motsa ba suma basu motsa daga zaman jiran farkawar sa ba sosai hankalin su a tashe yake Mr president ya dana Kiran docter Mariam Tana zuwa tace " yes sir Dady ya ce " docter ko a fita da shi ne? Docter Mariam tace" Ur excellence KO an fita da shi bakin aikin nan da muka yi masa ne because mun daidaita matsalar , sai dai alurar da muka yi masa mai karfi ne dan ya samu ya huta sosai Dady ya ce " ohk Kenan jikin da sauki? Docter Mariam ta ce" eh a yanzun dai muna iya cewa da sauki tunda numfashin sa yana tafiya daidai , sai dai bamu san irin farkawar da zaiyi ba shiya nace ku shiga idan ya farka kuna kusa Dady ya ce " ohk ohk , suka Mike su duka suka nufi dakin da aka kwontar da shi Karfe 11 kofar dakin duk family din ne harda su anty leyla da su bara'atu da da su Awatif harda momyn Awatif , Kowa yana adu'ar allah ya tashi kafadar General Cikin gida Raisa KO sau daya bata samu barci KO barawo ya saceta ba momy na lure da duk motsin da zata yi tana kalon kofa tana kalon waya da dai sauran su s kuma taga ta kama cikinta ta lumshe ido ita dai bata ce mata komai ba Karfe 13 da rabi Ma ta shigo ita da su anti leilatu suna fara'a Anti leilatu ta ce"" sai Hajiya momy da yarta kuna gida abinku ba KO irin yar wayar nan aji ya oga? Momy ta ce " leila ki kiyayeni Leila ta ce " mu dai hakuri muke bayarwa allah ya huci zuciyar momy da yarta Ma ta zauna ta ce " Leila kirawo kukun nan ya fadawa iya a kara gyarawa su mamar Awatif dakuna Leila ta ce " ai har na fada Raisa dai binsu take da kalo , a ranta tana jin idan fa bata je taga irfan ba tana iya mutuwa , Suna zaune suna labari sai ga su Bara'atu sun shigo da mamar Awatif aka shiga gagaisawa suf Raisa ta Mike ta faki ido tayi gaba abinta sai cikin asibiti Tana isa ta samu da kyar ta karasa dakin da yake domin tasan nan ake kontar da yan gidansu , ta tura gabanta na mugun faduwa a hankali ta shiga ta tarar da su shi yana dan jingine jikin gadon ita kuma Awatif tana tsaye tana ziga shahi Raisa ta dan dakata dalilin ganin suna dan taba hirarsu ta juya da nufin komawa don taga da sauki sai ji tayi yace *My raisa zo mana* ya Mika mata hanu yana dan murmushi Raisa ta juyo kamar Wace Kwaï ya fashewa a ciki a hankali ta tako har gaban gadon nasa ta dago kanta idanuwanta suka sauka a cikin nasa kawai sai taji zuciyarta ta karaya bazata iya jure fushin da take yi da shi ba kawai sai ta fada kirjinsa ta rukunkume shi ta saki kuka Shima tsam ya riketa yana ajiyar zuciya yana dan bubuga bayanta a hankali ya lalubo bakinta ya shiga aika mata kiss, Karar faduwar cop din hanun awatif ya dawo da su daga duniyar da suke kokarin fadawa su kwakwata sun manta ma cewar wai da mutun a wajen, Awatif ta zaro ido ta nuna su kawai sai ta fashe da kuka Raisa ta Mike tana kalonta ta juyo ta kali irfan shima ita yake kalo sai ta juya zata fice ya ruko hanunta ya kara jawota jikinta ta shakiii kanshin turaran dake jikin rigarsa kawai sai ji tayi tana kelaya amai da Sauri irfan ya riketa da kyau yana yi mata sanu gaba daya ta jike masa jikinsa da amai kuma aman yaki tsayawa sai kakari take tun karfinta shi kuwa yana ta aikin sanu , Awatif ta rufe hancinta ta juya da Sauri ta bar dakin domin ba karamin kyankyamin amai take ba Irfan ya Mika hanunsa ya dana Kiran nurse still yana rike da ita Nurse aishe ta shigo ita da docter Docter Mariam tace " subahanalah mai yake damunta Irfan yace " walahi nima ban sani ba docter please kamata please tun kafin aman ya jigata ta Docter Mariam ta kama sukayi bayi da ita , nurse aishe ta dauke zanin gadon ta kawo kayan goge goge ta goge ko'ina tas daidai nan aka fito da Raisa duk ta galabaita bata dena yunkurin aman ba duk da ba komai a cikinta aka turo wani gadon akayi shinfida lafiyaya , docter Mariam tayi mata alurar amai sanan ta fice da fitsarinta da ta dauka a wani dan silba karami Irfan ya tashi ya kara gyarawa Raisa konciyarta ya haye saman gadon ya rungumeta tsam tamkar za'a kwace masa ita yana fadin sanu my Angel , ita dai sai hajijiya take tana rawar sanyi Su momy ne tafe bayan dady ya nuna bacin ransa na taje taga irfan su Ma suka rufun mata dole ta taso suka zo gaba dayansu don su ganshi , ita duk a tinaninta Raisa na baci saboda Bara'atu na gidan su kuwa basa jituwa da juna hakan yasa ta bi su Ma don su koma sugan shi sai ta dawo Suna tura kofar suka shiga suka tarar da Su konce Raisa sai makyarkyatar sanyi shi kuwa sai aikin sanu yake Momy tayi kira ta salamce tana tafa hanu daidai nan Docter Mariam ta shigo da takarda a hanunta tana ta washe baki Momy ta kaleta ta ce " Docter lafiya kike ta murmushi? Docter Mariam ta ce " Aa momy ai sai ma na taka rawa General tashi ka anshi albishir General da raisa suka mike a tatare suna kalon Docter Mariam inda gaba daya dakin suka tsura mata ido , nima garin galonta har wayata ta kufce ,,,,,,,,,.......'''''',,,,,,,,,,,, To fa shin meye albishir din nan da Docter Mariam zata bayar ga family din Elhaj Muhammad Ibrahim ???? 92245338 🙆 [20/7 23:48] ~Amnoor👯🤸🏻‍♀: [20/7 12:52] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 65 Allah ya barmin ke my lovely *AMAL* this page's for you ❤❤ Labari Gaba daya dakin suka tsurawa docter Mariam ido suna jiran albishir dinta Ta mikawa General takardar tana fadin " congratulation Madame na da shigar cikin wata daya da kwana biyu , Momy ta ce " Wace madame din? Docter Mariam ta nuno Raisa Wace tayi tsuru itama tana jiran jin wacece kuma zata kwashi kunyar ciki , ai ana nunata ta diro daga saman gadon ta dora hanaye biyu a saman kanta tana girgiza kai ta ce " na shiga uku na lalace wayo ni raisa daman hakane kadara , dan allah ku tsaya na fada muku walahi ba laifina bane momy allah ba laifina bane , Ma kinsan allah ban je na aikata ba wly wly laifinsa ne ta nuno Irfan Wanda yayi galala yake kalon rantse rantsen Raisa kamar Wace tayo cikin shege Momy ta gumtse dariyarta Ma kuwa ta juya da Sauri zata bar dakin don wata irin kunya da ta darsun mata, ai kuwa da gudu Raisa ta tare kofar tana ta sheshekar kuka hanayenta still a saman kanta idanuwan nan sun kara firfitowa sunyi fulu fulu da su tsakaninta da allah tsoro take ji shi yasa taso tun kafin su tafi indiya ta fadi abinda yayi mata duk don gudun wanan ranar aman firr ya haneta daman Ma tace daga ta yarda haka ta faru da ita zata dauki ciki ne , shikenan duniya ta zageta su momy su tsaneta kowa ma ya tsaneta kuma taje lahira a ci ubanta , ta kara dora hanu a saman kanta ta juya wajen momy , Momy ta kasa rike dariyar su docter Mariam ma kawai dariya suke domin kowa ya gane inda zancen ya nufa, Bara'atu kuwa daban ta fasara zancen ta ce" Momy mai yake baki dariya ne ? Yaya shin baka jin mai take cewa? Ciki ne fa da ita kuma ta rude Kenan bata san bama KO na wanene? Shegiya mai bin maza ba ga irinta ba to ai sai ki nemi ubansa domin Awatif ta fada min yaya kaloma baki ishe shi ba Ji kake dau Irfan ya dauke bara'atu da mari , sanan ya jayo Raisa yana goge mata hawayen dake shatata a idanuwanta ya damke hanunta don ta dena karkarwar da takeyi ya nuna Bara'atu da yatsarsa ya ce " ki guji sheganta min mata , ki guji zagin min mata domin yayarki ce , wanan cikin ya shafa cikin Raisa ya ce " nawa ne , cikina ne , raisata na dauke da cikina, kuma ina matukar murna da shi, ina murnar zai kasance tsatson abin sona, idan baki manta ba kwanakin baya muna hira ni da ke nake shaida miki ki kasance cikin matan da basa yanke hukunci saman abinda idanuwansu basu gani ba , tabas ni ne nan ishara domin naji kunya marar adadi a dalilin hukuncin da na yanke kan wanan baiwar allahn, sai da allah ya nuna min wanan ta fiye min mai yawo da dogon hijabi dan munafici, ki sani bara'atu Ina matukar son matata kuma cikiin jikinta nawane idan ma baki dena yi mata kalon abinda kike yi mata ba to mu biyu ne karuwan, Yana gama yiwa bara'atu bayani ya juyo bagan raisa ya jata a hankali ya zaunar da ita saman gadon ya ce " idan da auranki kin san mai zai faru? Momynki zatayi murna ne, Ma dinki zatayi murna ne , dady zaiyi farin ciki ne , ni banma san yanda zan kwatanta miki irin adu'ar da zan rinka miki ba , sanan duniya zata taya mu murna ne, idan kin mutu za'a sakaki aljana ne so dena kuka karki saka rashin lafiyar ki ta dawo please Raisa tayi shiru ta dan leka tana kalon su momy Wace har yanzu murmushi takeyi aman Ma ta FITA, ta juyo ta kara kalonsa stilll ita yake kalo , ta kuma kalon momy Momy ta matso tana fadin su dan bata waje Irfan yayi kalar tausayi ya ce " momy ☹ Momy ta ce " aa general kuje ka yiwa docter tukuicin albishir dinta ni kuma na gana da yata Ba dan yaso ba dan Dole ya juya yana takawa a hankali yanayin jikinsa suka fito suka bar momy da Raisa kadai Momy ta ce """"""""""'"'''"""""""""""""""""""""""" [20/7 12:52] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 66 Momy ta shafa fuskar Raisa tana ta murmushi ta ce " allah yayi miki albarka yata allah ya raraba lafiya, aman beby in tambayeki mana Raisa ta ce " to Momy ta ce " wai idan kinje islamiya mai ake koya miki? Raisa tayi shiru sanan ta ce " momy idan an gama karatu nayi hardana idan za'a fara wa'azi sai in tsere inje in kali su Pa a wajen aikinsu Momy ta ce " kinyi ahlari da kawa'idi? To ya wajen salarki? Raisa ta ce " tap kafin Pa ya rasu Ma kulun bata barina tana bibiyar salahna har sai da taga ina yi daidai , idan kuwa Malan ya kawo karar bana yin sauran litatafai bayan alkur'ani Ma tayi ta fada hardai na samu na fasa masa kai Momy ta zaro ido ta ce " wa? Raisa ta turo baki ta ce " Momy yo kulun fa sai ya saka Ma tayi ta fushi fa Momy ta dan girgiza kai a ranta tace " haba ga dalilin da yasa yata ta rikice dan tana da ciki ( tunatarwa , iyaye mata da maza mu kula sosai wajen tarbiyar yayen mu idan mun kaisu makarantar islamiyar mu rinka bin didigin abinda suke aikatawa sanan mu dage da adu'a da kokarin mu har yayenmu su karanci duk wani litafi na adinin musulunci ko da basu hardace shi ba su san abinda ya kunsa domin KO wane da wajen sa , allah ya kama mana amin ) Momy ta ce " to beby kinga gudun karatun nan na sauran litatafai na musulunci su suka saka kike cikin duhu domin komai sai ka karance shi har zaka san inda ya nufa , dan haka idan allah ya baki lafiya Malan mu'azu zai rinka zuwa kuna karatu kinji? Raisa ta ce " ohk momy insha allah Momy tayi murmushi tace yawa yar momy yanzu ki kwonta ki huta , mai kike son ci? Raisa tayi shiru tana tinani abin mamaki ta rasa mai ranta yake so duk irin yanda takeda kwadayi kawai sai ta tuna tana yarinya akoy shan rake da agwaluma taji kawai tana ra'ayin shan su ta kali momy ta ce " momyna agwaluma da rake nake sha'awar sha Momy ta zaro ido ta ce " a me? Raisa ta ce " agwaluma Momy tayi tsai tace " tap ni kam ban san menene agwaluma ba aman bara naje na tambaya sai a kawo miki Raisa ta ce " momy ni fa wly bana jin komai please muyi tafiyar mu gida Momy ta ce " bara dai a dan jima bara ina zuwa, ta Mike ta FITA tana nanata agwaluma kar aje ta manta sunan domin momy sam babu ruwanta da ciyeciye gashi ba cikin gari suke ba ita kuwa a sunayen fruits KO légume bata san wani abu agwaluma ba ( haha momy agwaluma dadi tsami ) Bayan fitar momy irfan ya turo kofar a hankali ya shigo ya ya karaso wajen Raisa Wace ta dukar da kanta ya tsuguna daidai kafafuwanta ya dora hanunsa saman cikinta Ya ce " yaushe cikin zai taso ki fara tafiya kina rike cikin naki kina fadin wash kama min nayi kwana da cikin Raisa ta bushe da dariya tace " no walahi bazanyi irin na Ilham ba , sai da ta ce Ilham gaban ta ya fadi ta hade hanayenta biyu ta ce " please general ka taimaka karka fadawa Ilham wly zata rama abinda nake yi mata ne Irfan ya ce " me kike yi mata? Ta rufe idanuwanta tace ba komai Ya ce ai sai kin fada min Ta ce " daman da naga cikinta ya zama katoto ne nace wly sai momy ta kasheta idan ta gani kuma ta nemo mai shi dan kuwa my freind Samir ba dan iska bane Irfan ya zaro ido ya ce " ke bazaki dena zagiba KO? Raisa tace " ai sai da na ce maka bâ sai na fada maka ba ka nace Irfan ya girgiza kansa still hanunsa dai a saman cikinta ya ce " raisa kinji fa yana fadin dady dady Raisa ta rike baki ta ce " kai yaya kaji tsoron allah Irfan yace " to Please kiyi shiru karki karasa ( hahaha) Raisa ta marairaice ta ce " wly yinwa nake ji tun jiya da safe rabona da abinci Irfan ya zaro ido ya ce " subahanalah mai kike son ci Ta dan watsa hakora ta ce " agwaluma General tace " meye kuma hakan? Ta ce " muje na gwada maka inda ake siyarwa Irfan ya ce " no ke da ba lafiya gareki ba ? Tace " ai fa na warke sai dan jiri please mu tafi , kafin ta rufe bakinta sai ji suka yi an banko kofar ba KO salama awatif ce da wani karfe a hanun ta ta nufo Raisa ta daga😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳😳 92245338 [20/7 12:52] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 67 Awatif ce ta banko kofar ta shigo ta nufo inda su irfan ke zaune da wani karfe a hanunta ta daga zata rafkawa Raisa allah yasa irfan ya tare ya sauka a hanunsa da sauri ya mike ya riketa gam ta fasa kara ta cakumeshi cikin karaji tace" ka barni, ka barni na halakata yar asara , Ashe aikinta Kenan? Shine daga ta gani kana kissing dina har tofar da yawu take Ashe munafukar so take itama ? Ashe sonka take? Raisa ta mike ranta a bace tace" ke jahila marar tunani , to ubanwa ya fada miki sonsa nake ne? Ni ba wani sonsa da nake sai tausaya masa da nake, ki tambaye shi na taba furta masa kalmar so? Ki tambaye shi Irfan ya ce " Raisa enaugh kinji? Ya ishe ki taya zakina bada bada da ni? Kar ki so nin sai mai? To ni ina sonki dan allah ki mutu idan baiyi miki ba, sai kace wani sa'anki ki saka baki gaba kina ikirarin bakya sona? Ke karki sonin , Awatif ta ce " ka cikani , please ka cikani , na koya mata hankali Raisa ta tafa hanu ta ce " ka cikatan dan allah ka cikatan haba sai kace wata uwata? Irfan abin duniya ya ishe shi ya ce " duk Wace ta yarda ta kuma bude bakinta tayi min maganar rainin hankali walahi sai na hukuntata , ya hade rai stilll yana rike da Awatif Wace duk ta jike da gumi Dakin yayi tsit sai ajiyar numfashin awatif ya dan cikata ai kamar jira take ta kuma hayayakowa zata kaiwa Raisa naushi Ya tareta ya daga hanu ya wanka mata mari Awatif ta ce " ka mareni? Ka mare ni saboda wanan bakar ? Ka mare ni ? Dalilin wanan shegiyar? Irfan ya ce " ke ba shegiya bace da ubanta , kuma cikina ne jikinta Awatif tayi dif tana kalonsa jikinta yayi wani irin sanyi ta dago kanta ta tsuwara Raisa ido bakinta na karkarwa ta ce " ciciki? Ciki kayi mata? Irfan ya kauda kansa ya rasa amsar mai zai bata Kawai sai ji sukayi ta kwala kara ta mimkyar sumamiya irfan ya zaro ido ya kali Raisa Wace itama shi take kalo Ya ce " ta suma fa Raisa ta daga kafadu irin bai shafeta ba Ya zaro ido ya ce zo ki kama mini mu dorata saman bed Raisa ta kuma zaro ido ta ce " ni na aura maka ita ne? Kawai ka kama abinka ta juya ta zira hanayenta a aljuhun wadonta ta kama hanyar tafiyarta cikin gidan Momy Da kyar ya samu ya shinfideta yana sakin lunfashi ya dauko ruwa ya shafa mata a hankali, ya kuma shafa mata firgigit ta farka tana sakin nunfashi , ta kare masa kalo kawai sai ta fashe ta kuka wiwi tana yi yana kara riketa yana bata hakuri da kyar ya samu ya rarasheta ta dena kukan har sai sun je gida Docter Mariam ta shigo dan ta kuma duba lafiyar Raisa da Irfan sai ta tarar suna zaune shi da awatif Irfan ya ce " docter gida zanje na samu lafiya Docter Mariam ta ce " general bazai yiyu ba har sai mun kuma dudubawa idan ba wata matsalar sai ka tafi domin rashin lafiyarka bata son tashin hankali KO bacin rai Irfan ya yamutsa fuska ya mike yayi gaba abinsa yana fadin zan dawo domin yanzu akoy abinda yake gabanta Ba yanda docter Mariam ta iya haka ta cire karin ruwan ta fitar da su a ranta tana al'ajabin auren Raisa da Irfan , sanan tana jiran ganin cikin Raisa ya fito idan har bata barar da shi ba a yanda take komai na maza ( ni ma ina tsoron hakan docter) Falon momy Zaune suke sai zancen cikin raisa suke kowa na al'ajabin hakan sai gata ta shigo tana isowa daidai babar kujera maimakun ta kewaya ta hau ta zauna kawai sai ta kama ta dira sai gata zaune tsakiyar Hajiya khadija da anty leilatu Gaba dayansu suka kwashi salati Momy harda dora hanu a kai Raisa ta zabura tana waiwaya bayanta domin ita tayi zaton KO irfan ne yazo ya daketa don taki kama masa matar sa su shinfida saman gado bayan tayi sumar karya ( kujifa raisa ana sumar karya ne daman? ) Momy ta kamota ta zaunar da ita su duka suka tsura mata ido Anti leilatu ta bushe da dariya ta ce " to fa abin yazo ga gwanai kukan aure da salalami , yar momy da ciki Raisa ta kaleta ta turo baki ta ce " momy wa ya fada mata? Ba kin gani ba shi yasa nace kar a fada musu yanzu zasu fara rama abinda nayi musu shi kuwa ba kyau rama Abu KO momy? Momy ta gyada kai ta ce " yar gidan momy bani hankalinki nan sauraran ni da kyau Raisa ta nutsu tana kalon momy Hi 😆 [20/7 12:52] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 68 Momy ta ce " beby kinsan wani Abu, yanzu muka gama jajan wata baiwar allah da ta mutu da ciki Raisa ta zaro ido ta ce " mai ya kasheta Momy ta ce " kawai ciki ta samu akace tana da ciki kawai saï ta tashi tana ta tsale tana murna , kawai cikin ya fara zubar da jini aka kaita asibiti kafin a isa har ta mutu Raisa ta sauko kasa a hankali har tana bismilah tace " momyna dan allah a cire min shi kar ya kasheni nima dan allah bana son barin yarinyata , idan na mutu wa zai kular min da ita? Wa zai rinka Goya min ita? Matar ubanta bata daukanta ku kuwa kun tsufa dan allah kar na mutu yanzu Momy ta kauda kai ta galawa anti leilatu harara domin ta dage sai dariyarta take kwasa ita kuwa Ma takaicin duniya duk yabi ya isheta ta rasa Wace irin sakarar ya ce wanan sam bata da tsari bata san komai ba Momy ta ce " beby ai Babar matsalar idan akace a cire shin domin kuwa gwara alburushin ku ta yiyu ya bar mutun ya dan kali masoyansa , to shi idan za'a cire miki ciki kawai KO harbawa bazaki yi ba zaki mutu, kuma kije kiyama allah ya hukunta ki Raisa tayi wani tsuru kamar ruwa ya daki kaza ta ce " baza'a fitar da shi ba kawai a bar shi Momy ta ce" yawa ai kuma ba barin nashi ba , kinga ko wajen aiki kika je karki yarda ayi kokowa da ke, karki yarda fada ya hadaki da wani , kar ki yarda ki rinka tsalake tsalake , sanan kar ki kuma biyowa ta windows domin kina iya barin cikin a baya shi Kenan kema sai ki mutu Raisa ta daga hanunta kamar idan ana shara'a a kotu idan mutun zai rantse yanda yake daga hanunsa ta ce " insha allah duka bazan kuma ba Momy tayi ajiyar zuciyar nasara sanan ta ce " KO je fa bebyna allah kare ki Raisa ta ce amin , sanan ta Mike a hankali tana kokarin zaunawa saman kujera a hankali har tana bismillah daidai nan Irfan ya shigo yayi kasake yana kalon kuma wani savon salon Momy tayi masa alamar kar ya tanka , ya kuwa kawar da kansa ya ce " am momy yarinyar nan wai gwaluma take so Anti leilatu ta yi dariya tace " general agwaluma yake , kuma fa ba abinci bane , kamar tsamiya yake sai tsamin tsiya Irfan ya kaleta ya ce " what ? Tsamiya fa kika ce? Ba ita bace tamarind? Leilatu ta ce " eh itace Ya kali momy ya ce " am momy kar a sayo mata ita a sayo mata wani abin domin ita tana iya lahanta bebyn dake cikin Momy ta kama haba ta ce " to baba ka gama? Au ni zaka koyawa kar taci kaza kar taci kaza? Dan gidanku sai ta cin Irfan ya juya ya kali Ma , da niya yayi ya ce taga Momy KO? Kawai sai ji yayi wani irin nauyin Ma.ya darsu a cikin ransa, hakan yasa ya juya kansa ya ce " Raisa taso muje na saka a dafa miki abinda kike so Raisa ta zaro ido harda kara turo hular dake kanta gaba ta ce " an gaya maka bani da hankali? Bayan yanzu na gama yi maka musun bazan kama maka matarka ba mû dora saman bed kuma yanzu saï na tashi na bika salon ka dirki banza ba idanun momy KO? To bazan je ba Momy ta ce " mai ya samu Awatif din? Irfan ya dan Sosa kai ya ce " aa kawai ta dan buge ne Raisa ta zaro ido ta ce " ka fadi gaskiya a rayuwa koda kuwa hakan,,,,,,, kafin ta karasa taji a buge mata baki tayi Saurin rike bakin tana fadin auchhhhhhh Da Sauri irfan ya shiga dan hura mata iska a wajen ya ce " ba ga irinta ba tashi mû tafiyar mû allah ba zan dake ki ba Jin ya rantse mata yasa ta Mike suka yi tafiyar su tun kafin Ma ta zubar mata da hakora Bayan wata biyu da kwana takwas Cikin raisa ya shiga wata na hudu Kenan idan ka ganta ta dan kara kiba kadan sai wani haske da fatarta take dada yi , cikinta ya dan tasa har tsoro yake bata , zama a hankali tashi a hankali gudun karta mutu, ta kowani bangare ana nan nan da ita , ga shegen shan agwaluma da cin tukeken tuwo, wanan kuwa momy kulun sai ta tuka da kanta gudun kar abinda ya faru da su ya kuma faruwa, idan suna zaune ita da yarta sai Afane ta ce " mamamana cikinki yana walkiya Ita kuwa sai ta dauki wayarta suyi ta selfi Ilham ta haihu har suna ya zagayo ta sami beby girl su raisa sai shirye shiryen zuwa suna suke shi irfan bai ma sani ba Fitowarsa Kenan daga dakin motsa jiki ya gansu raisa tana ta jan akwati ita kuwa Affane da tedynta kaduwa a hanunta a bakinta tana lolipop ya tsaya yana kalon su dan yaga inda zasu nufa da safiyar nan Raisa ta dan kale shi ta ce " sai mun dawo Ya ce " malama dakata ina zuwa haka?????????? Hhhh gidan suna Kuzo muje mû kwaso shokiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiii [20/7 23:49] ~Amnoor👯🤸🏻‍♀: [20/7 12:27] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 69 Irfan ya dubi raisa ya ce " malama ina zuwa haka Raisa ta dan dube shi domin ba Riga jikin sa sai tawul na goge zufa ta kawar da kanta domin wanan murdaden jikin nasa yana daya daga cikin abinda ya saka ta kamu da sonsa cikin halin KO in kula ta ce " gidan suna zamu tafi Ya kare mata kalo wando ne jikinta da riga budada bata dameta ba sai dan kwali , duk da cikinta ya dan girma aman idan ta saka riga baba bazaka gane ba domin tubarkallah akoy diri , ya ce " am a haka zaku tafin? Kuma ai ba yau bane sunan s jibi dan haka sai jibin zaku tafi Yana gama fadar haka ya juya dakinsa ya dana waya ya shaida kar a barsu su fita Raisa ta ce " chuiiiiiit ta zaunar da Afane saman banbar kujera ta ce " beby zauna bara na fada masa mu fa yau zamu tafi , ta kuwa zauna ta ci gaba da shan lolipop dinta Ta tura dakin ta shiga ba tare da neman izini ba tana shiga cikin dakin barcin sa domin baya falon sa tayi mugun gani a fadinta domin yana shirin shiga bayi don yayi wanka yaje ya dauko Awatif a airport Raisa ta furta ya salam ta rufe idanuwanta domin rabonta da ganin irfan a haka tun a gidan Ilham dan ya daukarwa kansa niyar zai barta ta huta duk irin jarabar sa kuwa, idanuwanta a rufe take kokarin tserewa sai ji tayi anyi sama da ita kafin tayi wani yunkuri sai jinta tayi cinbul cikin ruwa ta bude idanuwanta a firgice domin a rayuwa tana matukar tsoron ruwan dumi ruwan kuwa masu dumi ne nan da nan ta rikice gashi da kayan jikinta da komai sanan ga irfan a share , ta bude baki ta kwala kara yayi Saurin rufe mata bakin ya ce " beby please ki nutsu wolah ba abinda zanyi miki kawai dai ki taya mijinki wanka ne aman nayi miki alkawarin bazan yi miki abinda bakya so ba Jin abinda ya fada ya saka Raisa ta fara ajiyar zuciya ta kale shi ta ce " to ka saka wani abu mana kuma bana son ruwan dumi Ya ce kin taba gani anyi wanka da wani abu a jiki? Ke zaki cire nakin aman bara na canza ruwan , ya mika hanu ya bude wajen magudadar ruwan sai da suka tafi su duka sanan ya kuna na sanyi suka fara zuba, da kyar da kokowa ya samu ya rabata da kayanta da magiya da komai suka yi wankan suka fito itadai tana matukar mamakin General domin idan ka gansa a anguwa yanda yake hade rai gaban kowace kalar mace sai ka rantse ka ce shi din waliyi ne, aman idan ya tada haukarsa hm ba'a cewa komai ( ke baki ma sanshi ba madame ) Bayan sun gama ta zumbula rigarsa ta sallah ita KO aka bata wani damu ba , ta juya shi dai duk inda tayi kalonta yake ta fa kuna shi sosai sai dai kuma alkawari , Raisa ta juyo ta hade hanayenta biyu ta ce " please mana aban Afane ka barmu mu tafi wajen sunan nan Yayi tsai da dan murmushi a fuskarsa ya dan ja karan hancinta ya hade hanayensa shima irin nata yace" haba mana momyn Afane ki bari jibin na kaiku Raisa tayi murmushi domin yanda yayi maganar ba karamin kyau yayi mata ba ta turo baki ta ce " kaga fa akoy aiki tomorrow so please ka barni naje wajen yar uwata tomorrow na kula da aikin idan yaso ma dawo da yama Ya ce are u sur? Raisa ta daga masa kai tana murmushin yaudara Sarai yaso ya gane ba har cikin ranta ba murmushin aman baya son ya rinka tauye mata hakinta hakan yasa ya nuna amincewarsa Raisa ta ce " yes thank you ta mana masa kiss a kunci ta juya da Sauri domin sai da ta mana masa ta tuna ta bar dakin cikin Sauri Sauri gudu gudu Irfan yayi murmushi ya shafa wajen sanan a fili ya furta *my bodyguard, my wife, my life, love u* Wache gari Yau kam doguwar riga ce ta atamfa ja a jikinta ta saka dan takalminta baki mai ratsin ja mai dan tsini ta yafa wani dan mayafi gudun kar Ilham ta ga abinda yake cikinta Irfan ya kawar da kansa a ransa ya ce kyayi ki gama Dreba da shi kansa ya kaisu ya kuma jadada mata bafa a nan zata kwana ba ta nuna eh ta sani Suna shiga Afane taga beby mai motsi ta cilar da tedynta da gudu ta makalkali gadon bebyn Ilham dake zaune tana shafa mai da sauri ta jefar da man tana fadin aa hajiya dakata dakata karki kayar da ita Raisa ta ce " kinga kar kiyi mana walakanci wallah sai mu juya inda muka fi wayo Ilham ta ce " sis kina gani fa yarki karama ce ya zata iya daukan islam? Raisa ta murguda baki ta ce " eh a runguma mata ehe Ilham tace " kai ikon Allah Raisa ta juya tana eh din ta ja ZIP din rigar jikinta ta bude werdrob din Ilham dan ta canza kayan jikinta domin ji take duk sun tanketa , sam ta sha'afa da abinda take boyewar gashi werdrob din mai madubai ne ta ko'ina , ilha ta dago dan ta dauko bargo ta dora islam sama sai hangen sheki tayi a cikin Raisa ta zaro ido har tana harde kafa wajen nufar raisa ta ce " sis meye a cikin ki? Gaban Raisa ya fadi ta ce""""""""""""""""""""'"""""""""""'" [20/7 12:27] Sajida: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 70 Raisa ta juyo galala tana wani dan murmushi kamar sakara ta ce " sister ai kina gani abinci ne mukayi ta ci ni da beby shine cikin ya zama haka kuma yaya irfan ma yace za'a kaini likita KO bani da lafiya ne Ilham ta bushe da dariyar ganin irin rainin wayon da raisa ke shirin yi mata da ace bata san abin bane da sai ta dame ta shanye karyar Raisa aman kuma Raisar kanta bata iya karyar ba hakan yasa ta juyo zata rama irin abinda take cewa mutun idan yayi karya Ilham ta ce " lah mai karya mai karya dan wuta , mai karya mai karya Raisa ta ce " ke ya isheki haka kinji KO , eh anyi karyan ai ba kaina farow ba Ilham ta ce " to ni na ce kinyi karya ne? Kawai na tuna wakar mû ce fa Raisa ta juya kanta ta zira rigarta ta ce " ai idan ma a ranki kina cewa nayi iskanci ai kinsan Wanda ya fara yi tsakanin ni da ke, kuma kinsan Wanda ya iskantani da a inda ya iskantani ehe , tayi gaba abinta tana ta fadan rashin gaskiya Ilham kuwa banda dariya ba abinda take tana tsaka da dariya Samir ya shigo ya ce " wifey raba abin dariyar da ni mana ni ma na dan taba Ilham ta ce " hhh husby bara idan ta kuma shigowa ka ganewa idanuwan ka domin gani ya fi ji Samir ya ce " yawa yayanki ya dameni wai walah nazo na ja miki kune karki saka beby kuka , to ke me zai sa ki saka Afane kuka? Ilham ta kuma bushewa da dariya ta ce " kai husby baka ganewa ai afane ta dade da barin sunan beby yanzu Afane dinta take mamarta kuwa ta koma bebyn a wajen yaya Irfan , wai kasan ciki ne da Raisa? Samir ya zaro ido ya ce " dan allah da gaske ciki ne da kawata? Ilham ta ce gashi kuwa har ya fito ana ganinsa Samir ya ce gaske yau da suka zo atamfa ce fa a jikinta sanan ta yafa mayafi ga tafiya cikin nutsuwa kuma ta kama hanun yar a raina na ce to KO dai bata da lafiya ne Ilham cikin dariya ta ce " ba lafiya kam kuma ta zauna muyi hirar fir ta kiya , haka dai sukayi ta hirar su suna dariya ita kuwa Raisa suka tafi falo da Islam da afane suka yi zaman su Ranar suna Wani dan uban lesh ne suka saka ita da Ilham suka yi anko Ilham ta dinka musu shi masha allah duk inda ta gifta sai an bita da kalo kwarai tayi mamakin rashin Kiran Irfan duk da dai yasan inda take aman a kwanakin nan da suka fice ya koya mata motsi kadan ya kirayeta yana tambayar ya jikinta da dai sauran su aman jiya wayarta a kusan kanta ta kwana daga an dan jima ma sai ta daga ta leka aman ba kiran sa KO message dinsa hakan yasa ta shiga sabgar ta da safe Irfan ya kali Awatif Wace ta gama tsantsara kwaliya tana kokarin kara durmiyar da su bayan ta sani sarai yanzu har anyi fatiha haka jiya fir ta hana shi zuwa dauko su raisa ita kuwa dake abinda take so ne taki dawowa gashi yanzu har sun shirya kuma tana faman su koma ruwa Ya dakatar da ita ya ce " awatif an fa yi fatiha haba muje har mu dawo Awatif ta ce " ai daman na sani sai da nayi wata biyu bana tare da kai ina can ina gama takarduna kai kuwa kana nan da matar ka kana bata hakinta ba dare ba rana shine na dawo ni bazaka bani kulawar ba dan kawai yanzu ka tsaneni Irfan ya girgiza kai yayi gaba domin ya sani idan ya biye mata sai a kare da mari ita ta rigaya ta zama sha duka Suna shiga cikin gidan sunan ya hango Raisar sa ta shiga falon baki na gidan Samir da azama ya bi bayanta yana shiga ya tarar tana baiwa wasu baki abinci tana zubawa tana mikawa , ba tare da yayiwa kowa magana ba ya shigo ya damki hanunta ya jata sai da suka bar cikin mutane Ya ce " dan Allah yaushe zaki fara saka mayafi idan zaki shiga cikin mazan da ba naki ba , wai ma duk uban mutanennen sai ke kadai zaki baiwa karti abinci? Raisa ta ce " morning general Ya kare mata kalo da wani dan bakinta wai wani morning general to ku fice mu tafi gida bikin ya isa hakanan Raisa ta karkace ta ce " haba kaima general please mana Irfan ya hade girar sama da ta kasa ya ce " haka na yanke kawai muje A ranta tace tap allah bazai yiwuba ta fara tatara rigarta nufinta ta fita da gudu sarai ya lura da yanayinta sanan ya karanci lebenta hakan yasa ya gyara rigar shadar sa sai ji tayi ya dauketa cimak yayi limozine dinsa da ita , tana ji tana gani ya dauke su yayi gida da su tayi kukan tayi fushin aman fir yana zaune yana kalonta dan haka ta share hawayenta tayi shiru Konci tashi yau har ta kama wata bakwai har da yan kwanaki cikin Raisa yana dada girma , a yanzu ta dena zuwa wajen aiki domin kunya take ji irin yanda cikin ya zama katoto da shi , zaman lafiya kuwa ya dade da yin kaura a gidan General irfan domin matan sun saka shi gaba Awatif da shegen kishinta , ita kuwa Raisa da nuna halin KO in kula a lamuransa inda allah ya taimakeshi sam raisa bata biyewa Awatif duk irin abinda zata yi mata da irin yanda zata rinka lilikewa irfan a gabanta , sai ta nuna bata ma san Allah yayi ruwansu a wajen ba , hakan un bakantawa Irfan rai sosai harma ya dauki niyar biyewa Awatif da ba'ayi da kai ai gwara anayi da kai Bakar abaya ce Raisa ta zumbula ta dauki silifas dinta ta fito Afane na rike da wayoyinta suna tafe a hankali suna hira abin gwanin ban sha'awa sai ga Awatif a wata latsetsiyar motarta ita da Lili kawar ta suna hango Raisa tana tafiya suka nufota cikin motar ji kake,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, [14/12 17:35] Sage: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 71 Ji kake kiii karar taka birki Awatif ta kusan bige Raisa Wace ta ja baya da Sauri karar taka birkin shi ya fito da Irfan yana kalon su , Awatif ta fito daga cikin motar ta karewa Raisa kalo ta tsartar da yawu , itama Lili ta buga mata harara sai da suka gama suna juyowa sukayi arba da General ya harde hanayensa yana kalon su , gaban Awatif ya fadi ta shiga kame kame ta dan matsa kusan shi Ta ce " my mai kake yi a nan? Da mamakin Raisa sai ji tayi ya ce " my heart ke nake ta zaman jira i need you ya kashe mata ido daya Raisa ta dago kanta da sauri ya kuwa kawar da kansa irin yanda ya saba yi mata a can da , gabanta ya fadi a hankali ta kama hanun Afane suka yi tafiyar su suka fasa tafiyar wajen su momyn Yana sane ya dauki aniyar yiwa Raisa hakan KO da yaushe baya jin kunyar nunawa Awatif so da kauna gaban Raisa abin mamaki sai gidan nasa ya dawo zaman lafiya domin yar rigimar ta dena yi masa korafin yanzu ya dena sonta sai dai ma ta rika yadawa Raisa habaici tana fadin nan gani nan bari angulu ta koma gidanta na tsamiya , Raisa gaba daya nema take ta fita a hayacinta duk irin karfin halinta da irin yanda takeda kwazo gaban tashin hankali wanan kam ya gyasa ta har wata rama ta fara sanan daga ta zauna bata da aiki sai tunani ga ciki a jikinta dan ma su momy koda bata je ba su suna zuwa suna dan debe mata kewa, zuciyarta cike take da haushin General sanan cike take da Wata irin muguwar kaunar sa mai kashe jiki KO General aka fada a TV KO a film KO a labaru sai gabanta ya fadi duk da ba General nata ake nufi ba , Raisa ta fa kamu bata da wani buri da ya zarce ya dawo tamkar da ya rinka kalonta duk motsin da zata yi , ya rinka fada mata magaganun soyaya, ya rinka nuna mata a zahiri irin yanda yake sonta, tayi missing din kiss din da yake bata duk safiya idan zai FITA aiki da duk yama idan ya dawo daga aiki, tayi missing din Kiran da yake dan ita ba dan cikinta ba , tayi missing din kwaikwayarta tafiya da yake suna dariya shi da Afane, ta nisa a fili ta ce " i miss you Irfan da ya dade da ya shigo cikin falon nata ba dan komai ba sai dan ya dan ganta KO daga nesa ne ya tarar da ita tana ta tunani sai kuma yaji ta ce i miss you , ya lumshe idanuwansa a ransa yace i love you beby , ya dan koma daga baya a hankali gudun kar taji motsin sa ya kwonkwaSa kofar firgigit ta dawo daga duniyar tunani ta ce " yes com in Ya bude ya shiga ya dakata daga nesa ya ce " Ina Afane ne? Raisa ta kaleshi sai da ta saki ajiyar zuciya duk da fuskar sa a hade aman yayi mata kyau ta kauda kanta ta ce " taje gidan Ilham Ya ce " wa ya kaita? Raisa ta ce " Samir ya zo suka tafi tare Irfan ya ce " OK ya juya da nufin zaiyi tafiyarsa Raisa cikin gargadar murya ta ce " ina son komawa wajen aikina Irfan ya juyo ya kaleta ya ce " a hakan? Saura kwana hudu ki cike wata 9 fa Raisa ta ce " eh na sani ina son na koma aikina kadaicin ya isheni haka Irfan ya ce " wani kadaici kuma bayan ga su momy ga yarki abin sonki, mai kika rasa? Ga TV ga komai Wanda zai debe miki kewa duk abunda kike so ya kewaye ki to me zaisa kice kina kewa bayan gashi duk wa'inda bakya so sun nisanta kansu da ke dan kar a takura miki to yanzu mai kike so? Raisa ta dago manyan idanuwanta ta sauke su a cikin nasa a zuciyarta ta ce " kai nake so kai ka zamto banban gurbin da ya cike zuciyata da kadaita , aman a fili ta ce " ni dai ina son na koma aikina Irfan ya girgiza kansa ya ce " idan kin haihu kya koma , ya juya haka tana ji tana gani yayi tafiyarsa ta kontar da kanta tana zubar da hawaye ( to bodyguard sai hakuri domin ya fiki miskilanci ) Cikin wanan halin har Raisa ta cike wata tara daidai cikinta ya zama katoto yanzu sun dena cin abinci saman table sai dai su zauna a falo a saman kafet su ci domin kujerar bata daukar Raisa duk kafafuwanta sun dan fara kumbura haihuwa baifi sati biyu ba abinda yayi saura , Fitowarta kenan daga dakinta tana takawa a hankali , Afane da baba tsohuwa suna shinfida babar ledar da suke cin abinci a sama gudun kar su bata kafet din , Afane ta hangi mamamarta ta fito ta aje robar mai dauke da cokula ta tafi ta kamo hanun mamarta tana fadin mamamana sanu Raisa tayi murmushi tana jin dadin yanda Afane shekara Hudu da yan watani aman takeda hankali da tausayin mutane , ta ce " sanu bebyna Bayan ta zauna ta mimike kafafuwan ta Afane ta ce " mamamana ni bari muje da baba na amso abina Raisa ta ce beby abincin fa ? Afane ta ce" mamamana ai naci fa bana jin yunwa s na dawo kafin Raisa ta kuma yin wata maganar har ta fita da gudu Bata jima da zama ba sai ga masoyan sun fito suna makale da juna Suna Zama Awatif ta bushe da dariya ta ce " wai an zama shara Raisa ta kaleta ta watsar bata tankata ba , ta bude plat dinta guda ta zuba abincinta kaya guda ta ja ta fara ci Irfan ya kali Awatif ya ce " wifyna take Awatif ta juyo kawai sai ya hade bakinsa da nata yana Kissing dinta tun karfin sa itama ta biye masa , Raisa da tunda ya furta wifynsa ta dago kanta ta sauke idanuwanta a kansu har yanzu tana kalon su , cikinta ne yayi wata irin murdawa tamkar ana cakuda hanjin cikinta , tayi Saurin sakin cokalin dake hanunta ta fara kokarin tashi tsaye , cikin ya kuma juya mata ta damki babar kujerar dake kusa da ita, ta rufe idanuwanta ruf lebenta na karkarwa ta shiga takawa cikin karfin hali tana nufar dakinta, Irfan da tunda ta saki cokali ya cika Awatif yana kalon yanayinta ya mike a hankali ya nufota Cikin karaji ta furta " kar ka tabani ! Love u❤ 72 Cikin karaji raisa ta ce kar ka tabani kar ka saki ka tabani kaji KO? Irfan ya dan dakata yana kalon yanda ta hada gumi ya kara matsaya yana cewa " Raisa please mana bakya ganin kamar baki da lafiya? Raisa ta ce " Au kama ce ma KO? Kamace ma, to bara kaji ni da ba haka ba nake , kazo ka dirkan ciki dan na sawaya shine zaka wani juya min baya to sai me ni ka sake.....kafin ta karasa maganar ta cikin ya kuma murda mata ta dafe cikin nata da rufe idanuwanta ta kwala kara da gudu irfan ya riketa ta kuwa damke fuskarsa da faratunan ta ta ce " wayo cikina, wayo hanjina zai cire wayo kafata zata cire bayana zai rabe biyu, Irfan ya ce " sanu Raisa sanu bebyna Raisa cikin ihun kuka ta kai masa duka a kirjinsa ta ce " ni ba bebynka bace Allah ya tsareni ,an gaya maka bani da zuciya ne ? Kazo kana rungumar Matarka a gabana na tsaneka Irfan Yayi Saurin rufe mata baki ya ce " i'm sorry Raisa ta rushe da kukan zafi ganin zata sumar masa yasa ya cicibeta gaba dayanta ya nufi kofa da ita, shi dai docter ta ce masa a gaban nan ma zata kai kwana goma KO ta huce kafin ta haihu , kuma gashi yanzu tana ihun cikinta da bayanta , gabansa ya fadi yana tune likacin haihuwar mamar Afane haka ta ringa cewa har ta mutu nan da nan tsoro ya shige shi da gudu gudu sojawa na binsa don ganin kamar ba lafiya wasu kuwa suka nufi fadawa Matan mr president domin alamar kamar haihuwa ce Suna shiga aka tare aka dorata saman gado aka turata sai cikin dakin haihuwa Irfan na rike da hanunta yana ta share mata gumi, KO kiftawa baya son yi gudun kar ta mutu ta barshi, ita kuwa daga ciwon ya dan lafa sai jikinta ya saka ta shiga ajiyar zuciya , suna tsaka da haka sai ga Momy a fujajan ta shigo dakin , tana shigowa ciwon na kara tashi Raisa ta kankame gadon ta rufe idanuwanta sai ga hawaye shar suna bin kuncinta lebenta kuwa duk tabi ta cije da hakoran ta , momy ta ISO da sauri tana shafa kanta tana aikin sanu sai da tayi kamar minti biyar sanan ya saka mata Yana bari kuma sai ajiyar zuciya Irfan ya kare yi mata kalo kawai sai hoton mamar Afane daidai tana fitar rai ya fado masa , ya rufe idanuwan sa jikinsa ya kwashi karkarwa ya mike da Sauri ya fita yana fitowa ya hadu da dady dady ya jawo hanayensa ya ce " son mai ya sameta ne ? Ai kuwa haihuwar da saura tunda momynka ta fada min sai nan da 2weeks KO? Irfan ya rukunkume Dady kawai sai ji yayi wani abu mai gumi yana sauka a wuyansa , ya samu da kyar ya dago shi mai zai gani , hawaye a fuskar GENERAL , Dady ya ce " kai ta mutu ne? Irfan ya girgiza kansa da kyar ya samu ya ce " dady bana so na rasata , dan allah ayi mata tiyata a fitar da bebyn kar ya kasheta, dady ina sonta fiye da kaina A hankali dady ya shiga share masa hawaye yana bashi magana, suna tsaka da tataunawa sai ga momy ta fito da gudu tana kugin docter , Irfan ya cika dady ya koma dakin yana zuwa ya tarar ciwon ne wanan Karin harda kuka take , kusan tatare suka isa shi da likitocin mata Aka dakatar da momy a waje ita da dady Docter Mariam ta ce " General ka dan bamu guri KO? Irfan ya gala mata harara ya ce " ba inda zanje salon na matsa ciwon ya karu KO? Raisa ta kwala wani karan tana fadin " wayo mutuwa zanyi Irfan ya kara damke hanunta ya ce ba zaki mutu ba beby ba zaki mutu ba Docter Mariam ta gama kimtsawa haka nurses din suma su biyu docter ta dan lalatsa cikin ta ce " Madame ki nisa tun karfi kinji? Ki nisa iya karfinki Raisa ta kasa nishi , irfan ya kara rike hanunta ya ce " beby kalani mu nisa tare kinji please ki taimaka min mu nisa tare Raisa cikin galabaita ta ce " bazan iya ba , idan na nisa hanjina zai fito Irfan ya ce " no bazai fito ba beby kinga idan nima na nisa ai baya fitowa , ya kuwa takarkare yayi nishi tamkar shi yake nakudar Raisa ta zabga mishi harara ta ce " walah idan ka kuma yi min nitsi sai na kutuhe ka , yo kaine mai cikin bâ? Docter Mariam da nurse dai suna shan dariyar wanan couple abin abin tausayi sanan gwanin dariya, wai shi ke yin nishin Tana tsaka da fadan ya dena yi mata nishi ai laifinsa ne kawai sai ji tayi wani nishi ya taho da kansa tamkar an matso shi ta shake wuyan Irfan da yakushi da cizo da komai Docter Mariam ta samu ta zaro beby boy ta mikawa nurse aishe , Docter ta laluba ta ce da wani Raisa da irfan a tare suka ce " da wani 😳 suna zaro ido ,nan da nan shima ya kankama sai ga wani beby boy din Cikin murna Docter ta yanke cibi ta gyara komai Irfan na tsaye harda shi ake gyare gyaren aka shiryata tsaf ta fito fes da ita su momy kuwa suna can wajen bebys aka turota saman gado akayi dakin hutu da ita Bayan a gyara ko'ina dakin sai kanshi yake sai ga su Momy sun shigo Momy mai zata yi banda dariya da ta karewa general kalo , general dan gayu yau a naira biyar ma bazaka dauke shi ba Shima dariyar yake ya ce " momy a je a kawomin kayana na canja please 😳😳😳😳to fa zaman jego ba za'ayi?????😆😆 [14/12 17:35] Sage: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 73 Jinjina gareki masoyiya *MAMAN MANAL* na sadaukar miki da wanan bbin Allah ya bar kauna Ci gaban labari Momy tayi dariya da beby daya a hanunta ta dady Wanda shima sai murmushi yake yana kara tasbihi ga rabbil izati da wanan kyauta mai matukar albarka yaya biyu lokaci guda kuma duk maza ne kuma jikokinsa kai yana kara godewa Allah da ya hada wanan aure yau wai gashi Raisa ce har da yaya Momy ta ce " Irfan baka daukin yaran ba fa Irfan ya ce " momy sai nayi wanka na wanke wanan datin sai na daukesu don kar na goga musu datin nan ( to kaji ) Momy ta dan girgiza kai ta ce " uhum ka mayar da hankali kaje gida ka kimtsa sai ka dawo Irfan ya ce " to ya dan duka ya manawa Raisa kis a goshi baya KO jin kunyar su dady yayi gaba abinsa Asibitin nan da nan ya cika da jama'a ta ko'ina yan uwa da abokan arziki sai taya familyn Mr president murna ake domin duk wani mai ji da kansa ya tako wajen nan duk da ba Wanda yaga mai jegon da kuma bebyns suna can suna hutawa sai Ilham da Momy a dakin suna rike da yayan ba mai so ya ajiye idan ya dauka Irfan yana shiga gidansa direct dakin Awatif ya nufa don yi mata albishir din karuwar da suka samu , yana shiga ya tarar da ita tana konce tana shat da wayar ta , da Sauri ya karbe wayar yana ta aikin murmushi ya ce " my Awatif albishirinki Awatif cikin zakuwa ta amsa da goro fari kar Ya ce " beby ta haihu ta haifo mana boys biyu Awatif kwata kwata sai sunan beby ya shige mata ta ce " waye beby? Irfan ya ce " Raisa mana Awatif ta zaro ido ta ce " what? Kana nufin ita Raisar ce ta haihu har yaya biyu maza? Irfan ya ce " yes Awatif ta ce " kuma an duba da kyau duk da ransu kuwa? Irfan ya ce " wanan wace irin magana ce haka Awatif? Sai a sanan ta kula kar taje tayi ya ganeta ta ce " barka husby Irfan yayi murmushi ya sauka yana fadin bara nayi wanka na koma Yana shiga bayi Awatif ta rarumo wayarta ta danawa kawarta kira , tana dagawa ta rushe da kuka tun karfinta tana sanar mata cewar yarinyar nan ce ta haihu har yaya biyu maza Da kyar Lili ta lalabeta ta ce tana nan tafe zasu dauki mataki nan da wata daya domin tayi tafiya kasar waje da niyar yin shekara guda ita da wani balarabe da suke harka tare ( 🤔 ) Awatif ta ce " ohk ina jiranki Yana bude dakin da Raisa ke konce ya tarar ta farka tana zaune tana shafa cikinta , Irfan yayi murmushi ya matsa kusa da ita yana fadin beby kin farka ya jikin? Raisa ta kakaro murmushin mugunta ta ce " da sauki dear Ya dan kaleta ya matso ganin fuskata a sake ya hau saman bed din ya rungumeta ya ce " na gode bebyna na gode da wanan kyautar allah yayi miki albarka Raisa ta talabo fuskar sa ta ce " no My me , ba ni zaka yiwa godiya ba , kawai ka godewa Allah domin shi ya bamu Irfan yayi mamaki kwarai da abinda ta ce gashi tana kalonsa cikin ido wata kasala ta saukar masa ya matso a hankali zai hade bakinsa da nata sai gani suka yi an bude kofar su anti lailatu ne har sun iso ganin bebys da mamar su , Anti lailatu ta kali Irfan ta ce " Au har ta farka ba ? Irfan ya ce " eh ta farka saukar yaushe? Anti lailatu ta ce " saukar yanzu suna tsaka da gaisa sai ga su Ilham da bebys da Afane tana ta tsale tana dada fadin bebynsu ne har biyu bebys biyu mamamarta ta kawo mata Ilham ta mikawa Irfan guda , nurse ta matso ta dorawa Raisa guda a cinyarta , Raisa tayi tsai tana kalon yaron ta kama yatsarsa tana kalo ta juya shi ta kuma juyo shi kawai sai ta bushe da dariya tana fadin " Afane wly yana motsi hahhh kuma idanuwansa a bude zo kiga Su lailatu kusan a tare suka sauke ajiyar zuciya domin kowa yayi tsai ne don yaga zata so yaran KO bazata so su ba ? Haka sukayi ta jagular yayan wai dole sai sun yi dariya shi kuwa ya dage sai hotuna yake daukar su gwanin kyau , har suka fara kukan yinwa ta mikawa Ilham tana fadin a basu madara yinwa suke ji Ilham ta kaleta ta ce " madara fa yo ta jikinki fa? Raisa ta kale ta ce " wani irin ta jikina ai da kunya na daga rigana gaban mutane na basu wanan abin ta nuna mamarta Ilham ta kali Irfan Wanda yake kalon bakin Raisa tana magana , a ranta ta ce oh ikon Allah wai yayane zaune haka yana kalon bakin mace uhum Ta ce " yaya gashi yinwa suke ji ta ajiye copin da ta gama dama mata kunu tayi gaba abinta Irfan ya dauko bebyn ya kaleta kalar tausayi ya ce KO ni ma na fita idan kunya kike ji? Raisa ta turo dan karamin bakinta , yayi murmushi ya zauna ya kama ya fitar da mamar ya gyara konciyar bebyn ya saka masa mamar a bakinsa ta rufe domin ana saka masa ya cafke ta janye da sauri tana fadin wly zafi bana so Irfan da hanunsa ke karkarwa ya ce " sowie beby please dan yi hakuri kinji kar sabon bebyn suyi rashin lafiya kinji? Haka dai da lalaba ta shayar da yaran Da yama aka basu salama Momy tayi ruwa tayi tsaki ta ce ai kawai gidanta za'a fice da su bazai yiwu a tafi da jarirai haka ba Bâ yanda irfan ya iya haka suka fice gidan Momy a ransa ya ce " ai kuwa zan kauro ne nima [14/12 17:35] Sage: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 74 Shirye shiryen suna ake ta kowani bangare ba gidan Mr president kadai ba kai harta cikin garin ko'ina kabi zancen bodyguard ta haihu ake jama'a da dama sunyi mamakin yaushe ta reni cikin domin tun da cikin ya girma tayi zamanta a gida , wasu kuwa fadi suke aa abin mamaki idan ka gansu cikin TV bazaka taba cewa matarsa ce ba domin tana tsaye kikam a bayansa da bakin glas sanan bazaka taba lura da suna wata alama da zata nuna cewar matarsa ce ba , sun iya takun su Wasu kuwa su ce ai an haifi zafi domin zafi da zafi ne suka hadu wato General ND bodyguard Bangaren Raisa kulun sai ansha Daru da ita wajen wankan ruwan zafi ta kuwa takarkare ayi ta dirka kokowa da ita duk sai ta watsawa mai yi mata wankan domin idan aka BArta ita kadai ba yinsa zata yi ba , gashi haihuwar daya ma ya aka kare balatana biyu dole sai ta sha gashi karta danyace ( 🙊 ) Irfan kusan wunin a nan yake yi har hutu ya dauka a wajen aiki don ya ringa wuni wajen matarsa da kuma yayansa , haka Awatif tana kai zuciyarta nesa tazo ta wuni da su domin Lili ta fada mata ta nuna tana son yaren dan KO sun aikata wani abu kar a zarge su Konci tashi har ranar suna ta zagayo a wanan rana naga jama'a ba kalar fatar da babu ba kalar mai mulkin da babu kowa ka gani wane ne KO dan wane , harda aban Imran ya halarta a wanan suna yaren sunci sunan Muhammad da Boureima sunan dady da Aban Raisa suka yi musu lakabi da Farid da Fadel Cikin gidan suna canjin kayan da su Raisa suke yi baya faduwa kuma kowane ta saka sai kaga tamkar a jikinta aka dinka su wato suna matukar yi mata kyau takanas Ilham ta kirayi masu make up suka zo da niyar wuni duk kayan da zata saka sai an canja kalar kwaliya sanan a daura mata dan kwali sun sha hotuna harda yarinyarta da kakaninta na wajen uwa suna matukar murnar yanda Afane bata kukan rashin uwa domin suna hankalce da duk motsin da Raisa zata yi sai ta ce a duba mata bebynta fa gashi duk kayan da ta canja sai an kamo Afane an canja mata sanan su dauki hotuna itama daga anyi wani abu a wajen sai ta dawo ta ce mamamana kinga anyi kaza a aje idan na dariya su dara idan na haushi ne su ji haushi idan na gargadi ne ta gargadeta su dai basu da bakin godiya sai adu'a da suke yiwa Raisa allah ya taimaketa itama a rayuwarta Kayan barka special daki guda ne aka ware tankamemen shi kar kaso kaga kayan sunan da ake budewa ana zubawa , gaskiya kayan ba kadan bane wasun harma yayan su girma baza'a saka musu ba koda kuwa a wuni za'a ringa canja musu kaya sau biyar biyar ne ( 😁 ) Cikin konciyar hankali aka ci suna aka watse kowa ya kama gaban sa sai su anti lailatu suma a washe gari zasu fice garinsu Konci tashi har su Raisa sunyi sati biyu da kwana uku yara sunyi bulbul da su domin ana hada musu da madara saboda tsotsa ne da su hakan yasa momy tayi dabara ake hada musu da madara , masha allah madarar kuwa ta karbe su yanzu su momy basu da aiki sai rainon bebys ita da hajiya khadija ita dai Ma tana kula da abincinsu tana murnar irin yanda yaren suke da farin jini , Fareed dai bashi da kuka Fadel ne mai shegen kuka kuma su duka sai suka dauko farin dadynsu Sunkai minti ashirin suna zaune da bebys a hanunsu Irfan ne da Awatif sai wasa suke yiwa yaran Raisa na hango gaban miroir sai tsantsara kwaliya take sai da ta gama ta dauko man lebe ta shafa ta mike ta dauki wasu arnan kananan kaya ta zira wandon irin wandunan nan ne masu lafewa a jiki ta dauko riga itama blue ta saka rigar iya tsatsonta ta tsaya bata sauka ba sanan wandan harda zaga zaga gareshi daga kasa daidai inda ya rike yayi dam a jikinta sai zuba kanshi take ta daure gashinta a tsakiya da blue din ribom dan karami gashin ya baje yayi maseefar kyau ta juya ta kara juyawa cikinta tamkar ba bebys suka Konta a cikinsa ba domin sam bata sha kunu kuma ta samu wata riga da Ilham ta kawo mata ta daure cikin hakan ya sa ya koma ya konta bai zama rusheshen nan ba ta dauko wani takalmi baki mai igiya ta saka bata rufe kanta ba ta fito Tana fitowa ta hango General da matarsa suna ta yiwa yayanta wasa tayi murmushi a ranta ta ce " daga yau nima zan fara ramawa To fa shin mai raisa take nufi da zata fara ramawa? Oh ni ma ina son sani ku buyo ni mû leko😳 [14/12 17:35] Sage: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 76 Irfan ya ce " mai kike nufi da bakya so? Meye bakya son? Raisa ta kara hade rai ta ce " bana so ka tabani please Irfan ya ce " saboda mai fa? Raisa ta kawar da kanta ta ce " bana ra'ayi Wani haushi ya tirnike Irfan ya ce " sai mai dan ban taba ki ba , allah ya sa ba ke kadai ce da ni ba Raisa ta daga kafada , ya mike da Fareed a hanunsa yayi waje fuskar nan tamkar an aiko masa da sakon mutuwa Raisa ta bushe da dariya ta shiga shating da wayarta Yana fita ya kama hanyar gidansa da Fareed a hanunsa ran nan nasa a matukar bace , Momy da fitowarta kenan daga kicin da kula a hanunta ta ce " General ina zuwa da yaron? Irfan ya juyo ya kali momy ya ce " wajenki zan kai shi momy ya mika mata shi ta amsa tana kalon yanayinsa ta ce " lafiya? Ya kawar da kansa ya ce " ba komai Momy ta ce " to , yayi gaba har yana buge Babar kujerar dakin , momy tayi wajen Raisa tana zuwa ta tarar da ita sai dariya take shekawa ta ce " to mai aka samu haka? Raisa ta ce " my momy ba komai Momy tayi murmushi tana girgiza kanta a ranta ta ce " uhum ke ba komai shi ba komai to allah ya sanyaya muku Irfan yana shiga ya tarar da Awatif konce saman babar kujera sai gursheken kuka take cikin sasarfa ya isa ya dagota ya ce " haba My awatif mai yayi zafi haka? Haba kiyi hakuri mana kinga gobe sai ki dena zaginta ki rike girman ki komai sai ya tafi daidai Awatif ta dago jajayen idanuwanta muryarta har ta shake ta ce " aman kana kalo fa tayi min gorin haihuwa kuma kai ka fada mata yanda ka sameni ne? Irfan ya ce " ni fa ba sakaran namiji bane da zan dauki zancen ki da nata na ringa hada ku kinji KO Awatif ta ce " kuma fada zakayi min bayan ta walakantar da ni? Irfan ya lumshe idanuwansa ya jawota jikinsa ya rungume a hankali ya lalubi bakin ya fara kissing nan da nan ya fara fita hayacinsa ina ganin haka na kara gaba 💃 Bayan sati uku Duk irin walakancin da Raisa ke shekawa Irfan da matarsa daga yayi zuciya ya fita kawai daga yayi nesa da ita shikenan ya kama tunane tunane har sai ya dawo gidan da niyar yazo ganin yayansa , kuma KO a gaban waye idan dai Raisa ta fice ta gabansa sai ya tsayar da abinda yake ya bita da kalon tsantsar so da sha'awa, ita kuwa duk shigar da zaiyi bata yarda ya kuma tarar da ita da kayan da ya barta ga tafiya tana tafe tana yanga tamkar karta dena tafiyar , Dawowarsa Kenan daga office da kayan sojojinsa a jikinsa da bakin glass , jijiyoyin hanunsa sunyi birde birde , daga kan da zaiyi ya hango wani dan uwansu Kabir dan cousin din Dady ne yana taka matatakalar da zata sada shi da baban falon gidan , gabansa ne ya fadi domin ya sani sarai yanzu Raisa tana falo da su momy gata da dan karan saka kananan kaya , ya furta chuiiiit tun karfinsa ya bude motar KO rufeta bai tsaya yi ba ya kama hawa mamatakalar da gudu nan da nan sai gashi ya haye aman ina tuni kabir ya tura ya shiga Irfan ya ce " oh go ya kara gudunsa nan da nan sai gashi ya tura kofar madubin ba tare da ya Dana an zo an bude masa ba , yana shiga duk suka mike da alamar tsoro a fuskokin su domin duk da kwananan yana dawowa gida da wuri ranar da ba aiki aman bai taba shigowa da gudu haka ba ga yanda jijiyoyin jikinsa suka mimike, ya nufi wajen Raisa bai ma tsaya sauraron abinda Momy ke fada ba ya dauki Raisa cimak yayi dakin momy da ita Raisa cikin inda INda ta ce " General lafiya? Momy da ta biyo bayansa ta shiga bubuga dakin tun karfinta ta ce " Kai yaron nan ka bude mana kofa mana , lafiya? Irfan da ya dire Raisa saman bed ya juyo a hankali ya ISO daidai kofar ya bude sai ganin su momy yayi sunyi cirkoy cirkoy da jariran a hanayansu yanayin yanda momy ke muzurai ya bashi dariya aman sanin idan ya dara zata kwada masa mari ne ya saka yayi shiru Murya kasa kasa ya ce " momy ba komai Momy ta dunkula hanunta ta nuna masa ta ce " gidanku da kai da ba komai din , kaji yaro da rashin kunya? Wani ne ya biyoka? Irfan ya ce " wani kuma ya biyo ni momy kuma na kawo muku shi ? Ai sai dai nayi jeji da shi Momy ta harzuka ta ce " to dan gidanku gudun meye kake ? Irfan ya fito ya ce " my momy tsakani da Allah yarinyar nan ana kalonta da wanan shigar baza'a tsawatar mata ba KO wani gardi ya shigo ya tarar da ita a haka? Momy ta shiga tafa hanu tana salalami ta ce :::::::::::::::::::::::: 🐸 [14/12 17:36] Sage: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 77 Momy ta ce : yaron nan Allah ya shirye ka haba Irfan ba sai kasaka hawan jini ya kama mutun ba ? Kuma wly kar ka dakar min ya Irfan ya ce : aa momy bazan dakar miki ya ba Ma tayi gaba tana dariyar tsoratar da suka yi Ashe ma ba wani abu bane ta yiwa Allah godiya ashe zata ga ranar da Irfan zai nunawa Raisa so? Komai idan kayi hakuri zaka ci ribar sa , Momy ta juya da Fadel a hanunta tana jijiga shi tana ta mitar Irfan na son ya hadata da hawan jini , tana tafiya Irfan ya koma dakin na momy inda ya tarar da Raisa zaune sai kikifta ido take a hankali ya matsa kusa da ita ya zauna Raisa ta dago idanuwanta ta sauke su a fuskar Irfan sosai tayi missing din mijinta horon nasa da take fadin tana yi har ita kanta take horawa ta kawar da kanta Ta kuma dagowa suka kuma hada ido hudu da shi ta ce " GENERAL tamkar kishi nake hangowa a idanuwanka, shin shima yana cikin basajar ne? Irfan ya lumshe idanuwan sa ya kamo hanayen Raisa ya dora daidai zuciyar sa , bugun zuciyar tasa da sauri da sauri ne ya ce " kin san tunda nake a rayuwata zuciyata idan naji tana buga min da sauri da Sauri to abin da ta gani ta buga min haka ba karamin abu bane , Raisa kinsan mai yasa bana son kalonki cikin ido KO ke ki tsare ni da ifanuwanki? Raisa ta girgiza kanta ya ce " abinda yasa shine idan muka hada idanuwa da ke sai naji zuciyata tamkar zata faso kirjina ta fito , tun lokacin aurena da Mahaifiyar Affane zeinab a ranar diner da kika zo da wando da riga a jikinki wa'inda Pa ya saya miki su masu kyau sai kika kai aka yayaga miki su a ranar muka hada ido hudu da ke gabana ya yanke ya fadi hanayena har karkarwa suke na fadawa Zeinab tun daga ranar idan nace mata ni har yanzu na kasa gane shi so din nan da ake fadi sai naga Zeinab tayi murmushi ta ce " tabas kana so , sai dai a yanzu koyayar abinda zuciyar taka ke so ta rinjayi soyayar ta , ni kuwa sai nayi dariya na ce " wanan ai shirme take , RAISA kina tune ranar da kika fara zuwa office dina a matsayin bodyguard dina kika tarar da ni ina shan giya? Raisa ta gyada kanta tana kalonsa Ya kuma yin murmushi ya ce " to a ranar Dady yayi kirana ya ce min ga amanarsa nan zaki zo ki zama bodyguard dina domin bai yarda kije cikin wasu mazan ba gwara dan uwanki Na ce " dady please kar ka hadani aiki da ita , mace ce kuma kasan sarai yanayin aikina akoy hatsari sosai Dady ya ce min " Irfan ka sani wanan yarinyar amana ce a wajena sanan ta fiye min kai don haka idan kana neman faranta min rai to ka rungumi yarinyar nan , jin haka yasa na ce OK insha allah , kuma kinsan wani Abu ? Ba komai ne yasa na nuna kin amincewa ta da zama waje daya da ke sai tsoron faduwar gaban da take riskata a duk lokacin da muka hada ido Raisa tayi saki tana kalon sa ta ce " to aman mai yasa kake hantara ta ? Mai yasa kake tsayar da ni ba aikin komai zanyi maka ba nayi ta tsayuwa har lokacin tashinka? Mai yasa baka taba yi min murmushi ba ? Mai yasa na zamto tamkar makiyiyarka? Irafan ya rufe mata baki ya ce " My Raisa abinda yasa nake tsayar da ke ba da wani dalili ba shi ne ina son na gano ne menene yasa nake tsoron idanuwanki domin ni a lokacin har cewa nayi KO dai ke aljana ce , idan kina cikin aikin ki ni kawai kalonki nake don na gane meye ya banbanta ki da sauran mutane ? Abinda ya fara bani mamaki sai ranar da kike magana da sergent din nan mai tsaron bangaren office dina naji wata irin tsanar sa da wani irin haushin ki tun kafin a daura mana aure Kuma abinda ya kara bani mamaki sai da dady ya fada min ya aura min ke na kasa yi masa musu duk da wani sashe na zuciyata na ingiza ni da kawai na nuna bana so , aman son abin yafi rashin son sa yawa , sai na dangata hakan da kawai ina son yiwa Dady biyaya ne kuma bana son Ma tayi kuka Raisa tayi murmushi ta ce " GENERAL mai yasa baka son yawan yin magana ne? Irfan ya ce " haka Allah ya halice ni aman a gaban ki har mamaki nake idan na fara zuba sam bana gajiya Raisa tayi murmushi ta sada idanuwanta kasa stil hanunta cikin na Irfan ta ce " General Kenan har yanzu idanuwan nawa baka son gani ? Ya dago fuskarta ya ce kaleni A nitse ta dago tana kalonsa , ya ce " a yanzu na gane cewar nima soyayace ta kama min zuciya ba wai idanuwanki kadai ne ke hargitsa min tunanina no ke gaba dayanki ne ke daukar hankalina kaunar ki ce ke rikitani a da ban gane ba ga kuma kunyar ni da girmana da shekaruna na tile a wajen kanwata aman daga baya na gane cewar sai fa da ke zanyi Raisa ta juya idanuwanta ta ce " kana nufin a yanzu ka yarda kowa ma ya gane cewar kana son bodyguard baka yarinya ? Irfan ya jawota jikinsa ya lumshe idanuwansa ya ce " tabas ni Irfan na yarfa Cewar *Duk KARYAR KADA TA RUWA CE* Raisa ta kara rungume shi a hankali ta furta *I LOVE YOU* Irfan ya dagota da Sauri ya ce " Really? Raisa tayi murmushi ta daga kanta Ya ce please ki kara fadi Raisa ta rufe idanuwanta ta ce " i love you Irfan ya ce dan Allah ki kaleni cikin ido ki fada min dan Allah Raisa ta samu da kyar ta hada idanuwanta da shi cikin wata irin murya Wace ita kanta bata san tana da ita ba ta ce " *BEBY you know, you are the air that i breathe life that's in me, Beby you know , you are all that i need you give me everything, each time i see you my heart starts to pound, you'r all i need, you give me eveything, make me complete, ta hade hanayenta ta ce please love me* Irfan da ya sandare yana kalonta ji yayi tamkar ba a duniyar ba yake da haka yake shi so din nan ya jawota da karfi jikinsa ya shiga kissing dinta tana mayar masa fadi yake i love you , i love you my wife itama tana fadin i love you my GENERAL , irafn ya kama bale mabalin rigarsa nima na bala da gudu tun kafin a bala aiki a gabana momy ta bala mu 😃 love u😃 [14/12 17:36] Sage: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 78 Gaba daya Irfan nema yake ya zarce gona da iri Raisa tayi gagawar dakatar da shi ta hanyar fadin " my Being stop stop please Irfan ya dago shanyayun idanuwansa ya ce " please my life ki barni mana ki tuna fa shekara guda harda yan kwanaki rabona da ke fa please Raisa ta kara rike shi ta ce " please kaga fa a inda muke kuma ni da nake wankan jego Irfan yayi murmushi ya ce " Madame kin manta tun washe garin suna na tarar da ke kina sallah har nayi tambaya Momy ta ce wai ai ana sallah idan ana jego tamkar wani yaro karami Raisa tayi dariya tana mayar masa da botiran rigarsa ta ce " my Being i love you so much aman bazan yarda a nan ba Irfan ya marairaice ya ce" to mu tafiyarmu gidanmu dan Allah beby Raisa ta zaro ido ta ce " tap hahhh momy ta yankani kake so? Irfan ya ce wanan fa ba fadar Allah bace taya ina bukatar matata kawai a hana ni wly idan bakizo gareni ba zan iya mutuwa kar kice ban fada miki ba , Raisa tayi shiru tana kalonsa a ranta tace kai Irfan ba kunya , aman a fili ta ce " please an kusa gamawa fa Irfan ya hada rai ya ce " ni dai na fada miki kuma karki fito a haka sai wanan garjejen ya bar gidan nan ya mike yayi gaba , Raisa ta bishi da kalo tana mamakin halayar Irfan fushi fa yayi ta mike tana canza kayanta ita kadai tana ta mita Wasawasa har dare yayi Irfan bai shigo yaga yara da Raisa ba , sam Raisa ta rasa sukuninta tsoronta daya kar aje ya mutun , kuma abinda ya fada ya tsaye mata a ranta da yace ai ba ibada bane , Momy ta kaleta ta ce " bebyn momy yau baza'a konta ba da wuri? Raisa tace " Em am em Momy bara naje na konta Momy ta ce " lafiyarki kuwa? Raisa ta ce " ba komai momyna tana kokarin kakaro murmushi , momy tayi gaba tana gyarawa yaran konciyarsu a saman dan gadansu Karfe daya daidai gaba daya kowa yana sheka bacinsa banda Raisa da ta rage hasken waya tana ta Kiran number Irfan aman baya dagawa tayi tayi shiru sam baci ya gagari idanuwanta hankalinta ya kasa konci a hankali ta dan haska Momy taga tayi nisa a bacinta hakan yasa ta sauko a hankali ta dauki takalmanta a hanu ta fito Cikin sanda ta ratsa har ta isa dakinta ta tura tare da bismillah ta shiga ta dauki peper da biro tayi rubutu a farar takarda ta aje a nan saman bed din , ta tsuguna kasan bed din nata ta jawo jakarta wace ta bari a nan ta wajen aiki ta bude ta ciro igiya mai karfe a jiki ta zira takalmanta daman kayan baci ne a jikinta riga da wando ta daure gashin kanta ta saka hula ta rataya karfen a jikin windows ta bude windows din kawai sai ji nayi tayi wani fito fiiiifit na zaro idanuwa ina tunanin wai mai Raisa take nufi ne? Kafin na gama tunanina sai gani nayi ta kama igiyar nan ta fara zurawa na dora hanu a saman kaina ni ba nayi ihu ba su momy su farka Raisa ta harbeni hakan yasa da Sauri na bi bayanta , Nan da nan sai ga Raisa ta sauko kasa , su jony na gani masu tsaron bayan dakinta na da , nan da nan suka Sara mata Jony ya ce " oga lafiya ? Raisa ta ce " yau ka fara ganina na bi ta nan ne? Jony ya ce " sorry oga sorry , Raisa ta kawar da kanta ta ce " zan je wajen General ne da asuba zasu fito nemana sai ku fada musu Su jony suka Sara mata suna fadin " OK OK Raisa ta juya ta sa kai sai bangaren gidan Irfan tana shiga ta kewaya har zata taka matatakalar falon ta ja ta tsaya domin sai a lokacin tsoron kar aje yana tare da matarsa ya fado mata tayi shiru tana kalon kasa sai ji tayi an rungumeta ta baya ta juyo da Sauri tayi arba da Irfan Tayi ajiyar zuciya ta ce " har ka bani tsoro Irfan yayi murmushi ya ce " my bodyguard da tsoro no sojata ban Santa da tsoro ba Raisa tayi murmushi ya saka yatsarsa a inda ya loba kuncinta ya ce " ina son wanan abin Raisa ta ce " ina zaka je haka ? Ya ce " zuwa ne zanyi na ganku KO ta windows ne domin naga fushin ba zai fishe ni ba Raisa tayi murmushi ta ce " nima nazo na ganka ne tunda lafiyarka lau bara na koma Irfan ya zaro ido ya ce " ai walahi a biyoki da yaranki ya dagata cimak yayi cikin dakin da ita , yana shiga direct yayi dakinsa da ita bai direta KO ina ba sai saman bed ita dai Raisa banda faduwar gaba ba abinda take yi domin bazata taba mantawa da Azabar da ta sha da farko ba hakan yasa taki yi masa gardama ta bashi hadin kai dari bisa dari ganin haka yasa na fito da gudu na bar musu dakin ( asuba alkhairi Raisa ) Ba su su farka ba sai karfe takwas domin bacin kansa basu samu yinsa ba sai karfe hudu , Irfan ya mike tsaye ya tsurawa Raisa idanuwa tausayinta ya kama shi da wata tsantsar kaunarsa duk irin wahalar da take ji bai hanata yin juriya ba har ya gama abinda yake yi A hankali ya daukota cimak sai a nan ta bude idanuwanta ta sauke su saman fuskarsa tayi Saurin rintse su Irfan yayi murmushi ya ce " i love you Cikin nutsuwa sukayi wanka suka gabatar da sallah Raisa ta kali Irfan ta ce " my Being yau fa aiki zanje Irfan ya ce " aiki? Shin zaki iya aiki ? Raisa ta ce " kasan fa an yi min hakuri sosai domin tun kafin cikin yaran nan ya tsufa nake gida idan da ance ciki ne da ni yanzu fa na dade da haihuwa kuma lafiyata lau dan haka kawai mu fice office oga Irfan yayi murmushi ya ja hanunta ya ce " to beby na kara kadan KO? Raisa ta ce " mai zaka kara? Irfan ya Kane mata ido daya yana nuna mata , ai da gudu ta mike tayi waje ya biyota suna ta kyalkyatar dariya suna fitowa Awatif ta fito itama cikin shirinta na zuwa wajen aiki Irfan ya ce " My Awatif tare min ita please Awatif tayi galala tana kalonsu ta buga tsaki ta dauki Jakarta tayi gaba KO gaisawa bata tsaya sunyi da mijin nata ba , haka suka gama guje gujensu suka shirya suka fito don zuwa office Suna fitiwo sojan dake tsaye a wajen kofarsu ya ce " General Ma'am tazo ta ce idan ka fito a fada maka tana kiranka Raisa ta zaro ido ta ce " na shiga ukuna ni Raisa Irfan ya kama hanunta ya jata sukayi bangaren su momy , suna shiga momy ta rurumi kofin robar dake gefenta Wanda ta gama aiki da shi ta cilo musu , gaba dayansu suka duke kasa Irfan ya fara dagowa ya isa gaban momy itama ta iso duk suka kama kunayensu suna fadin sowie momy Momy ta ce " wato ke Raisa bakya kishin kanki KO? Du irin rashin mutuncin da yaron nan ya shuka miki shine dan rashin zuciya ki tashi ki bisa gidansa ke mai danyen jego KO? Raisa ta ce " momy bana jego fa Momy ta zaro ido Irfan ya dan mintsineta ta ce " auuuuch my Being ka dena mintsinina mai nayi maka Irfan ya rufe bakinsa ya ce " shikenan ta faru ta kare Momy ta ce " ku yiwa Allah ku tashi ku bani waje yara ne Allah ya raya su bayin Allah inda Allah ya taimake su daman nonon sai anga dama ake basu basu da wata rigima lokacin da kuka ga dama a basu ku fitar min da gani Irfan ya Mike ya kama hanun Raisa yana fadin Allah dai ya huci zuciyar momy Raisa ta daga murya tana fadin love you momy , love you Ma , love you my Afane , love you mama ( hajiya khadija ) Afane da yau bata damu da fitar iyayen nata ba ita dai tana wajen kaninta ta ce " love you mamamana ND papapapana Yau Irfan da kansa ya tuka su zuwa office din cikin wata mahaukaciyar mota baka mai shegen kyau su duka sun sha bakin glass suna isa ya fito ya budewa Raisa motar sanan ya mika mata hanu ta ziro kafarta ta mana masa kiss a kunci, kowa mamaki yake suna mamakin wai General ne ya budewa bodyguard mota lale , jama'a sai kara yi musu sanu da zuwa suke da kuma tambayar bebys , Konci tashi yara har sunyi wata biyu masha allah sun kara girma domin sosai momy ke kula da duk wani abu nasu , su Raisa idan suka tafi office basa dawowa sai karfe shida na yama , kafin ta tafi tana basu su sha sosai sanan idan suka dawo ta basu har safe ,yara kam basa cikin matsi haka dadynsu yana samun kulawa wajen matansa duk da har yanzu Awatif na fushi da shi , Yau tunda karfe goma Momy ke kira ta ce ai fadel ne yaki shan madarar yau gashinan yana ta kuka , Irfan ya ce " gasunan zuwa yanzu insha Allah Tafiyar minti ashirin suka yi saï gasu sun ISO , suna isowa sukayi gidan su domin a tunanin su yaran suna gidan ba'a kaisu can banban gidan ba , suna shiga Raisa ta ga basa nan ta ce bara tayi kira da numberta na etisalat a kawo su Irfan ya ce "ohk beby Tana shiga Irfan ya zauna saman banban kujera idanuwansa suka sauka saman bras din Awatif , ya mika hanu ya dauko yana fadin aa mai ya kawo wanan nan ? Kafin ya rufe bakinsa yaga fitowar Lili tana ta sheka dariya zigidir haihuwar uwarta kuma daga dakinsa sai ga Awatif ta biyota itama tana ta dariyar tana fadin Wace ka fara kamawa ita ce ta karshe , sai ga wani garjejen kato nasara mai Jan kune ya fito shima zigidir yana fadin to ganinan zuwa duk ku shirya , jin faduwar glass ya saka suka juyo a tatare mai zasu gani *IRFAN* ne tsaye yana kalon su ya salam na furta domin tunda nake a film a fili a novel nasha gani KO jin idan ran mutun ya baci yanda yake aman wanan ya gyasa gane gane na Irfan ya daga yatsarsa guda ya nuna su nan da nan inda indarsa ta tashi ya shiga buga kafa a kasa yana so Dole sai magana ta fito aman ina hakan ya sa ya juya wajen katuwar TV din dake makale jikin bango ya gigibota ya juyo ya nufo su Ganin haka ya anaci ta kare kafin na zama shaidar kisa 💃💃 [14/12 17:36] Sage: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 80 Zaune take ita kadai ta daga kanta sama tana tunanin yanda zata yi Irfan ya saurareta ita bata ma san mai tayi masa ba yau kwana uku kenan da rabuwarsa da matarsa aman fir yaki nemanta tana gani zai fito ya dauki yayansa yayi musu kis a goshi idan ta fito sai ya dan kaleta yayi gaba abinsa , ta rasa gane kanta ta rasa ina zata dosa taji sanyi ita tambayar da take yiwa kanta meye laifinta a ciki ? KO ita ta raba shi ne da matarsa da zai yi mata fushi? Affane ta shigo da gudu ta ce " mamamamana ki zo ga maman beby karama tazo (Ilham) Raisa ta dago kanta da Sauri ta ce " OK beby muje , ta Mike ta kama hanun Affane suka fito , suna fitowa tayi banban falo dan tasan suna can taje suka gaisa da su momy , Momy ta ce " wai kinci abinci kuwa? Raisa ta ce " eh naci momy Ma ta ce " wai mai ke damunku ne ku biyun nan? Momy ta ce " kema kya fada nayi nayi su fada min aman sun kiya to ba sai mu saka mu zubawa sarautar Allah ido ba ? Daidai nan Irfan ya fito cikin wata dakakiyar shada ruwan ash ya dora hula sai zuba wani uban kanshi yake aman fuskarnan ba alamar ya taba murmushi , ya zauna saman kujerar dake kusa da dan gadon su Fareed ya shiga gaishe da iyayensa , Raisa ta kare masa kalo wani haushi ya ziyarceta , ita fa ba kwondon shara bace da zai zamto tamkar yana kyankyamin ganinta , ai saki daya ya yiwa matarsa yaje ya maidota mana , sai mai ta mike ta nufi dakinta na da KO kalon yaran bata tsaya yi ba yau , Irfan ya dago idanuwansa ya bita da kalo har ya dan mike zai bi bayanta sai kuma ya koma ya zauna tare da dafe kansa yana maimaita inalilahi dan ya samu saukin zuciyarsa a cikin ransa ya furta i miss you my Life My Raisa , Su momy dai ba Wanda ya tanka masa domin ba ruwansu idan sun gama munafurcin nasu sa shirya Yana fita Ilham ta kali momy da alamar tambaya ta ce " lafiyarsu kuwa momy? Momy ta ce " aa tunda akayi sakin nan suke haka mai yiwuwa basu so aka rabasu da ita ba Ma ta ce " um momy kinsan yau da safe da na tsare shi yaci abinci na tambaye shi wai fushin fa ? Cewa yayi shi da barinsa akayi ya koda dan kakarya musu kafa ne sanan ya yiwa mai fuska biyun nan saki uku da ya dan huce a irin abinda suka yi masa shi yanzu tsoron lamarin mata yake Momy ta ce " kaji hauka shine zaya ringa yi mana fushi a cikin gida Ilham tayi murmushi ta ce " ai manyan sai a slow bara na dubo yar uwa rabin jiki soja matar soja , tamike tayi dakin Raisa tana shiga ta tarar bata tsakar dakin da alama tana bayi , ta nemi guri ta zauna , bata jima da zama ba sai ga Raisa ta fito daga wanka da tawul a jikinta ta kali Ilham ta ce " madame kin shigo Ilham ta karewa Raisa kalo ta ce " soja wai lafiyarki kuwa ? Raisa ta ce " ina zanyi lafiya bakya ganin matsalar da muke ciki Ilham ta ce " no gani nake kin kara wani fari na lafiya ne kuwa? Raisa tayi shiru gabanta na faduwa a ranta tace" tabas yau sai nayi test na ga mai ke damuna domin ina ganin sauyawata sosai a fili ta ce " ina zuwa haka? Ilham ta ce ' ni fa biyowa nayi mû tafi wajen zanen sunan Mufida yar gidan gwamna Habubakar kinsan sun zo sunan su Fareed fa Raisa ta ce " ba itace mai kanwar nan da ta tsare GENERAL da idanuwa ba lokacin da ake yi mana hotuna? Ilham ta bushe da dariya ta ce ' eh ita fa Ashe baki manta ta ba Raisa ta ce " hum bara na shirya mu tafi Ilham ta ce " aman baki tambayi Yaya ba fa kar yazo ya dakeni a banza kinsan halinsa Raisa tayi wani malalacin murmushi ta ce " ai zanyi masa message , a ranta tace shi da ya fice ya yi min salama ne? ( to ikon Allah Raisa mijin? ) Ba karamin lokaci ba Raisa ta bata wajen tsantsara kwaliya ta dauko kalar ruwan ash da Irfan ya saka anyi mata doguwar riga da ita har kasa ba'a yi wani aiki da yawa a jiki ba aman aikin tsarare ne ta saka bras da pant ruwan ash sababi ta zira rigarta ta dauko wata dankareriyar sarkarta ta zinari ta saka da abin hanu da zobe ta mikawa Ilham dan kwalin ta daura mata waouh Ba karamin kyau Raisa tayi ba sai haskawa take ta dauko dan karamin mayafinta gudun kar Ma ta hanata fita a haka kalar ja mai dan haske domin Zubin zaren kalar jan ne sai takalmi mai uban tsini ta daura a kafarta Ilham dai sai da ta raina kwaliyarta duk da irin yanda ta Kure adakarta itama sarkar zinariyarne a wuyanta aman duk irin farinta da kyanta da jikinta na manyan mata gani take Raisa ta gyasa ta (lolz) Haka suka fito Raisa ta matsa ta shiga tsakiyar yaranta ta watsa musu selfi ba karamin kyau suka yi ba domin su dukansu a kimtse suke tamkar za'a FITA anguwa da su , Momy ta ce " oh yata masha Allah wajen sunan zaku tafi ko? Raisa ta ce " eh momy please bani ky din sabuwar motar nan da ita zamu tafi Momy tayi dariya ta ce " yata manya , Ma ta girgiza kai tana murmushin itama ta ce " ai su kishi ya kawo kansa inda ba'a iya ba Raisa ta ce " Ma ai kishin zamani ki saka zinari na saka ne ki hau mota na hau mai kudin jirgi dan uban yarinya Ma ta dauki mayafinta ta wurgawa Raisa tana fadin au rashin kunyar taku ta sojoji ce zaki yi min ? Raisa idan baki dena zagi a gabana ba nayi miki alkawarin hakoranki a hanuwanki insha Allah Raisa ta Mike tana dariya ta manawa Affane kis a goshi da kunci suka amshi ky din , su momy suka yi musu adu'a suka yi gaba abinsu Tafiya suke suna hira cikin nishadi Ilham ta ce " rabin jiki mai zamu kai mata ne ? Raisa ta ce " gaskiya bazamu iya wata sayaya kafin mu isa ai munyi maraice kawai chek yayi Ilham tayi murmushi ta ce " kyayi ki gama domin shi yaya bai damu da su ba KO kadan Raisa ta daga kafadunta ta ce " a yiwa gawa duka dan mai rai yaji tsoro , daidai nan sukayi parking Ba mata ba har mazan dake kasan shikokin cikin gidan suna hirarsu sai da suka zubawa motarnan ido , Irfan na hango yana dadana waya , elhaj kabir dake kusan sa ya cewa angon jegon " yawa minister kaga motar da nake fada maka ai mutumina motarnan ba yanda banyi ba da kudina da komai aman cewa suka yi aa sai dai nayi hakuri nan da shekara biyu za'a gama ta jama'a domin yanzu kwaya ashirin ce suka kera kuma ta mutane ashirin ce sai sun gama yayinta za'a bugo mana mu takaru Minista auwal ya ce " dan Allah to wanene a cikinta ? Elhaj kabir ya ce " koma wanene mai fada aji ne kai madubinta fa baya fashewa kuma daga ciki tamkar kana cikin wani palais ne , Irfan dake dana wayarsa ya Buda profil din matarsa yana famar budewa bishiyoyin wajen suka saka sabis din bashida karfi sai kuma maganar da Elhaj kabir yakeyi ta dan dauki hankalinsa domin shi dai tamkar motarsa yake bayani a kanta domin harda Mr president aka kerawa guda shi kuwa ya baiwa GENERAL domin shi ire ire harakokin nan basu dame shi ba , Daidai lokacin da GENERAL ya dago kansa daidai nan su Raisa suka fito daga cikin motar ita da Ilham tamkar wasu gimbiyoyi Raisa ta rufe motar ta dauko wayarta da ky din a hanunta dan mayafin da ta dauko ta rike shi a hanunta shima , Ilham ma wayarta ce a hanunta sai wata yar pocht mai shegen kyau sai murmushi suke suna tafa hanu , wani Abu yaji ya hadiye bai shirya ba Minister auwal ya ce " au matar Oga GENERAl ce Ashe da kanwarsa matar docter Samir Elhaj kabir ya juyo ya kali Irfan ya ce " gaske Ashe manyan ne a ciki Irfan yayi kicin kicin da rai yana fadin zaku ci ubanku ne a cikin ransa , ya ce to wai da izinin wa ta fito? Kuma ba baban mayafi kuma tayi duka wanan adon kuma tazo tana murmushi har ana kalonta , yau sai ta fada min daga inda suke haka , ya dan saki fuskarsa ya ce " itace maman twins Mutanen wajen sai mamaki suke aman ba Wanda ya furta gudun rigimar Irfan yanzu zai bige mutun kuma ba yanda ya iya da shi Suna shiga daidai an fido wani kalar abinci na larabawa ne talotalo ne ake dafawa a laulaye shi da doguwar maka suna dakin mai jegon sun gama yi mata barka sun ajiye mata check ina faman lekowa dan gani nawa aka rubuta mata saï ga abincin an shigo da shi Raisa na kai dubanta taji tamkar an yamutsa mata hanjinta ta ce " oh no ta mike da Sauri tayi waje ,Ilham na kiranta aman ina ita dai fama take ta ganta a waje sai da suka shiga motar ta saki ajiyar zuciya Ilham ta ce " Raisa lafiya kuwa? Raisa ta ce " kawai kalar abincin nan ne sai naga tamkar tsutsa a jikinsa Ilham ta saki baki ta kamo hanun Raisa ta tsareta da ido Raisa ta ce " meye ? Ilham ta ce " are u pregnant? Raisa ta bushe da dariya tana tsaka da dariya sai naga ta dora hanu a kanta ta ce " na shiga uku wayo Allahna muje gida muje ta kuna motar ta figeta a guje , Irfan ya mike ya juya da Sauri bodyguard dinsa suka bude masa motar ya ce subi bayan motar madame , suka ce " OK sir suna Sara masa Tafiya suke sai da suka ISO daidai wata Babar pharmacie suka tsaya Raisa ta sauko suka shiga suka sayo test na pregnant shi dai Irfan yana hangensu a ransa yana tunanin waye ba lafiya kuma? Suka daga suka nufi gida , suna zuwa da gudu Raisa tayi sama tayi dakinta ta shige bayi da gaba daya abubuwan gwajin ita kuwa Ilham ta zauna tana gumtse dariyarta daidai nan Irfan ya shigo ran nan nasa a hade tamkar hadarin gabas ya zabgawa Ilham harara ta mike da Sauri har tana tuntube ta fita a dakin A hankali ya tura bayin ya shiga ya tarar da Raisa ta jera yan kananuwan robobin dake cikin abin gwajin ta cire doguwar rigarta tana famar cire pant dinta ta hangoshi ta miroir ta zaro ido shi kuwa ya nufota ya daga hanunsa 🙆🙆🙆🙆 To fa shin Raisa ciki ne da ita ga yara da wata uku? Irfan zai daki Raisa ne na ta FITA bada izininsa bâ? Wai shin meye dalilin fushin Irfan ga Raisa ne? 😎😎😎😎 [14/12 17:36] Sage: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 81 Mahaifiya , Mamana Allah ya kara girma na gode sosai da irin yanda kika fahimci rubutuna da yanda kika bani kwarin gwuiwa Allah ubangiji yasa ki gama da duniya lafiya , ina rokon Allah ya sa iyayenmu su gama da duniya lafiya sanan yasa aljana ce makomar su Ci gaban labari *Masarauta* Hajiya bilkisu ce zaune tana duba agogon hanunta sai dan murmushi take yi jakadiya ta shigo ta duka ta gama kirarinta ta ce " uwargijiyata an gama komai sanan motocin yarima sun iso Hajiya bilkisu ta sakarwa jakadiya murmushin da bata taba yi mata ba ta ce " to a kara gyara wajen cin abincin nasa kinsan yarima da abinci sai yaci yake hutawa , tana tsaka da maganar sai gasu sun shigo da mai martaba da kansa sai murmushin murnar ganin dansa duk da yana tunanin irin amsar da zai baiwa Hajiya bilkisu na daura auran Imran da yar kasar indiya suna shigowa Imran ya kali mahaifiyarsa wata soyayarta ta mamaye masa zuciyarsa ya saki murmushi ya isa da sauri yana kokarin dukawa dan ya gaisheta da Sauri ta dagoshi ta rungume shi tana shafa kansa a hankali tace " son my lovely son Imran cikin yar kwalarsa ya ce " my mum i love you Da kyar ya saketa sai kalonsa take tana kara taba fuskarsa shi dai mai martaba yana gefe saman babar kujera yana kalonsu , chrishna ta matsa a hankali ta zugunna ta taba yatsun Hajiya bilkisu irin yanda sukeyi din nan taki dagawa Hajiya Bilkisu tayi Sakai tana kalon wani sabon lamari Imran ya ce " momna ki saka mata albarka kinsan a can sai an saka musu albarka suke dagawa Hajiya bilkisu ta ce " su suwa? Imran ya dan Sosa kansa ya waiga ya kali dadynsa yana nufin yayi magana , dady ya Mike tsaye ya ce matarsa ce Hajiya Bilkisu tayi wata irin waigowa ta ce " what? Matarsa? Wata irin matarsa? Wa ya aura masa ita? Bazai yiwu ba wly bazan yarda ba , haka kawai kayi gagawar sakinta KO nayi maka baki , bayan na zaba maka matar zaka zo min da wanan aljanar? Elhaj Abdurahaman ya hade fuska ya nunata da yatsarsa guda ya fara magana cikin kakausar murya ya ce " Ke Bilkisu ni ubansa ni na daura masa aure da yarinyarnan domin suna son juna , ban lamunce miki ki ringa hantararsu KO muguwar magana KO kice ya saketa idan har kika aikata haka bazan taba yafe miki ba , kuma karki manta a matsayin baiwa kike na yanta ki na aureki duk dan Adam dan Adam ne ba Wanda yafi wani a wajen Allah sai Wanda yafi tsoronsa dan haka ki fita a idona ki bar yaro ya raya aurensa KO na saba miki , KO ki zaba Imran ya saki matarsa nima na sakeki Su duka suka dora hanu a saman kansu da Sauri Imran ya karasa ya tsuguna gaban dadynsa ya ce" tuba muke ranka ya dade tuba muke ayiwa mahaifiyata hakuri tuba take Allah ya huci ran mahaifina Mai martaba ya shafa kansa ya ce " Allah yayi maka albarka tashi kuje kai da matarka ku tafi gidanku Allah ya baku zaman lafiya , ba yanda ya iya haka ya mike ya kama hanun chrishna Wace ta zamto tamkar kurma tana kalonsu ita dai bata san mai suke cewa ba , aman ita ta gane cewar akoy abinda yake faruwa ta juya ta bi mijinta a ranta tana cewa koma meye oho tunda mijinta yana sonta Wasa wasa mai martaba ya kasa ya tsare ya hanata yiwa Imran magana kai ita ta samu ta Ganshi ma ya gagara , gashi sam mai martaba ya fita a harkarta KO gaisuwarta tasan dan yana tsoron hakin musulunci ne yake amsawa , duk tabi tayi wani duhu ta fice a hayacinta burinta kawai su sasanta Yau da sasafe ta samu bayan mai martaba ya shiga fada ta fito cikin banda kama gudun kar a fada masa zata fita ya hana ta samu ta fice a kafa sai da tayi tafiya sosai ta samu ta tsayar da adaidaita sahu ta shige tayi masa kwatancen gidan yarima ya kama hanya da ita yana tafe yana zuba mata labarin ai sarki mahaifin yaron da yaron akoy kirki , matarsa ce mutuniyar banza ita kuwa ba kowa ba domin baiwace ya wanketa ya aureta tazo tana raina masu yanci , ya dan juyo yace " baki sani ba baba ai yarima shi ya birge ya auro yar indiya idan yaso ta hadiye zuciya ta mutu sarki ya auro yar daraja domin wanan kai ba yar gidan girma bace Hajiya bilkisu jikinta yayi wani irin sanyi tunda mai martaba yayi mata tuni da KO wacece ita gaba daya rayuwarta ta dawo mata sabuwa bata da aiki sai tunane tunane shin ya akayi ta koma haka? Hawaye ya ziro mata zuciyarta ta bata amsar giyar mulki da kuma zugar kawaye bata san har sun ISO ba sai da mai adaidaitar ya ce " to hajiya ki kawo kudin Sai a lokacin ta tina cewar haka fa ta fito sai wayarta gabanta ya fadi ta ce " dan dakata na shiga na karbo maka Dan adaidaitar ya ce " au munafurtata zakiyi da KO kudin mashin din bakida shine kika shigar min? To wly bazan yarda ba kawai ki bani kudina hajiya eh haka kawai rashin tausayi? Hajiya bilkisu ta kali wayar hanunta a kala zatayi dubu dari biyu ta dago ta kali mai adidaitar da ya tsareta tamkar tayi sata da Sauri ta Mika masa tana cewa karbi karka tara min jama'a ni Mai adidaita hanu na karkarwa ya karbi waya yana jujuyata yana zaro idanuwansa ya ce " kai wanan a ina kika samu karbi abinki ke da Allah bazan karbi abin SATA ba aje a kamani ke da Allahnki , ta wurga mata wayar yayi gaba abinsa , haka ta duka ta dauke tana ta jiri domin duk sai taga garin yayi mata wani irin girma ta juya ta nufi get din gidan danta tana isa masu tsaron kofar wato dogarawan kofar suka ce sam idan bata cire abin fuskarta ba bazata shiga ba domin su dai ba'a fada musu za'ayi bakuwa ba Hankalinta ya tashi tasan idan ta bude tabas labari sai ya jewa mai martaba cewar itace aman kuma wata wahalar tafi wata hakan yasa ta yaye mayafin fuskarta , suna ganinta gaba daya suka zube suna kwasar gaisuwa , ina yau ba kanta bata tsaya yi musu gadara ba burinta tayi arba da gudan jininta , ta ratsasu tayi cikin gidan danta Tana shiga ta tarar da shi da matarsa suna cin abinci sai murna suke suna raha ta dade tana kalonsu ta windows a hankali ta zagawa ta dana karaurawar dakin , chrishna ta aje plat din tace bara ta bude Imaran ta mana mata kis ta taho ta bude dakin , tana budewa taga mamyn Imran tayi murmushi ta hade hanayenta ta ce " namaste ma Hajiya bilkisu ta kakaro murmushin karfin hali sai ga Imran da Sauri ya ce " mum mum kece? Lafiya mom? Mai ke damun ki? Hajiya bilkisu ta ratsa ta gefensu ta isa maimakun ta hau saman banbar kujera sai ta zauna kasa Imran ya biyota yayi Saurin zama itama chrishna ta zauna a kusa da shi tana bin mum da ido Hajiya bilkisu ta nisa ta ce " tabas naga rayuwa ni Bikisu , sai yau na gama yarda cewar mutun shi ke jawa kansa mutunci da akasin haka , ni ban gyara gidan auren nawa ba , ni ban bar dana ya raya tasa rayuwar ba , ta dago ta dubi Imran ta ce " dana ka yafe ni Da Sauri Imran ya dora kansa a saman cinyarta yace i love u mum i love u please ki manta wly ni banida sama da ke please ki yafe min nima please Mum ta yasha kansa ta ce " na yafe maka son kumuje gurin mai martabar ( tofa daman yan magana suna cewa idan ka raina inda kake inda zaka ya rainaka duniyar Kenan Allah kasa mu dace ) Abuja Irfan ya tako cikin bacin rai ya ISO ya daga hanunsa ya tura raisa jikin garun bayin ransa a matukar bace ya ce" 😕😕😕😕😕😏😏😏😏 [14/12 17:36] Sage: *DUK KARYAR KADA🐊🐊🐊🐊* *TA RUWA CE🌧🌧🌧🌧* *NA* _*SAJIDA*_ _♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM_ 82 Cikin hot voi ya ce " wa ya baki damar yin irin wanan adon ki tafi gaban mazan nan Raisa? Ta kama da kyar ta kwace kanta ta rufe ido ta ce " mai hadina da kai GENERAL ? Mai nayi maka kake marmarin halakani? Dan na hana ka kashe matarka? KO don an raba ka da masoyiyarka ? Irfan ya dafe kai ya ce " chiiiiiiiiit abinda kike tunani Kenan? Raisa ta tare da sauri ta ce " eh hakan nake tunani kuma tunanina gaskiya ne , dan haka nima kasan kayi aut da ni domin banga ribar zamana a sunan mai miji ba , gwara na samu daidai ni Cikin zafin nama ya hadeta da garun ya matseta gam yana huci ya ce " abinda nake gudu kenan har na dan daga miki kafa my Raisa you , you , you are mine " babu wani dan iskan da zai rabeki sai dai idan bayan raina ne , tsoron irin hakan yasa na zauna nayi dogon tinanin gyaran aikina da ke , bazai yiwu kina nesa da ni ba koda kuwa tafiya ce ta kamani dole muje tare , Raisa ki zamto jinin jikina idan na rintse idona na hararo wanan matar gabana yana kara faduwa ni banyi zina da matar wani ba , ni anayi da tawa matar , Dole na firgice dole na tsorata da lamarin mata i'm sorry Na-san ke ta dabance nasan a yanda na sameki duk irin gwagwarmayar da kike sha cikin maza na sani sarai aman duk da haka na tsorata , ya nisa ya sasauta mata rikon ya hade hanayensa guri biyu ya ce " i beg u wifey ki dena ambatar kalmar saki a gabana zuciyata na iya bugawa i beg u , Raisa jikinta yayi sanyi Kenan dai kishi ne da tsoron kar itama ta aikata masa hakan yasa yake shareta , lale Irfan bahagume ne a hankali ta dora kanta saman fafadan kirjinsa ya rungumeta su duka suka saki ajiyar zuciya a tare kuma sai suka yi dariya ya shakuni hancinta ya tsurawa bakinta ido nan da nan ya fara tinanin cafke shi , ganin irin kalon da yake yi mata yasa ta tura shi kadan tana cewa , my being kaga dakata akoy wata matsalar fa dakata na gama test din nan Irfan ya juya ya kali jeran yan kananuwan robobin ya dauko gidan test din ya duba ya zaro ido ya ce " life are u pregnant? Ta ce " Allah ya kiyaye gwadawa zamu yi idan har cikine da ni wly bazai yiwu ba cireshi za'ayi Irfan ya kaleta da sauri ya ce " cikin? Ta ce " eh , please ka dan dakata daga waja nayi fitsarin na gani Irfan ya girgiza kai a ransa ya ce lale akoyta yarinya , a fili ya ce ba komai ke dai kiyi kawai , domin yana tsoron tayin kafin ya shigo ta zubar ( to kaji tamkar ruwa dai ?) Ba yanda bata yi ba ya kiya hakan yasa tayi a gaban nasa gaba daya result daya ne positif Raisa ta kwala ihu tana faman FITA ya jayota ya rukunkumeta tana kukan wly bata so , sai da ya barta tayi mai isarta sanan a hankali ya ce " kyautar Allahnce bakya so? KO ni din ne son nawa bai kai a kara haihuwa da ni ba? Cikin kuka ta ce " General watan 2winc uku fa taya za'a ce ina dauke da wani cikin tamkar kaza? Irfan ya dane dariyarsa wai tamkar kaza ya ce " kin manta abinda fiyayan halita ya ce damu ? Cewar mu hayayafa domin gobe kiyama yayi alfahari da mu? Haba my beby yanzu fa kafin ki haihu sunyi shekara fa kinga daman basu wani damu da nono ba sai kawai mu yaye su KO? Raisa ta ce " daman momy ta fada min sai da tagargadeni naki sauraronta , salon nayi ta zuba yaya na tsufa ka kyalaro wata sabuwa KO? Irfan ya ce " astaghfrulah wane ni ? Haba beby ba wata kuma anyi daya ba za'a kuma yin na biyu ba , kuma wa ya fada miki jikinki na tsufa ne? No ke KO yaya dari zaki haifa kina nan a yan matana ya karasa fadi yana sakar mata murmushi , Raisa ta sakar masa murmushin itama ta rungume shi a hankali yayi mata rada a kune , ta bushe da dariya ta ce ina sam ta kiya salon ya kara mata hani? Irfan yayi kalar tausayi ya ce " please ki bani mana bazan kara wani ba , dan dai su kara kwari ne Tana dariya tayi gaba da gudu ya biyota yana fadin karta lahanta masa yaya ( to kaji mai yaya ) , Bayan sun gama sunyi wanka ta canja kayanta suka fito banban falon inda suka tarar da su momy , su duka da kalo suka bisu Momy a ranta ta ce " au har an shirya , a fili kuwa ta ce " bebyn momy zo ki shayar da yaran nan please kinga yau fa kwatakwata basu sha ba ni ban taba ganin iyaye irinku ba sai iya selfi da yara ba'a iya tatalin su ba sai yaushe zaku zauna da yayanku? Irfan ya kali Raisa itama ta kaleshi a tare suka ce " an yaye su Momy ta dago ta sauke idanuwanta saman kansu tana yi musu kalon KO sun haukace? Irfan ya dan kakaro murmushi ya ce " am momy daman yau akace an yaye su Momy ta ce " wani mahaukaci ya ce din? Irfan ya kama baki ya ce " tofa momy momyn beby gwara a yaye miki jikokin ki kinga mission zamu tafi Momy ta ce " ai KO uban mission zaku tafi sai ta shayar da yaran nan kaji min yaya marasa tausayi ku fita a idona na rufe wly Irfan ya ce " momy rayuwar soja ce haka mu duka sojoji ne dole mu baiwa kasar mu kulawa Momy ta ce " kasan Allah irfan ka FITA a idona ba sojoji ba mutuwowi kaji yaro da zancen banza ke Fatima ba zaki kama min ba? Ma da take bin su da kalo nan ta karewa Raisa kalo tabas Raisa cikine da ita domin tayi wani fari ba farin jego bane , ita inama tayi wani jego? Sanan gashin kanta ya kara zama baki wuluk ta juyo ta kali momy ta dage sai fada take kan a shayar da yara a ranta ta ce " ku kuwa haka zakuyi ? Ma ta ce " momyn yara dan dakata mu gani Momy ta ce mai zamu gani kuma? Irfan ya kara gyara zama ya fara jawo musu aya yana fasarcewa yana yi musu nuni da haka Allah yayi Momy ta hasala ta ce " irfan shin ka manta mu muka haifeka ? Gidan ku kaji KO? Bazaka fada min dalilin yaye yara da kayi? Irfan ya Mike tsaye itama da Sauri ta Mike ita dai Ilham banda toshe baki ba abinda take tana faman yin dariya tana gudun jawowa kanta Irfan ya damki hanun matarsa cikin yan sakoni ya ce " daman She is pregnant sanan mun kaura gidan mu na vilas , da Sauri suka bar dakin , momy ta dora hanu a kai Ilham ta bushe da dariya , Ma ma dariyar take yi , momy kuwa banda fada ba abinda take yi tamkar ta ari baki Ma ta ce " to aunty Sai reno 2winc din gashi yau Allah ya baki cikin sauki Momy ma dariyar ta kufce mata tace" wani abin sai sojoji ( tabas wani abin sai soja ) A gurguje Bayan shekara shida gaba daya duniya tayiwa Awatif da abanta zafi domin bayan sakin da aka yiwa Awatif abanta suna zuwa gida mahaifiyarta ta nuna sam ba'ayi daidai ba don mai dadyn Awatif zai bi bayan yarsa? Ai bincike yana da dadi hakan yasa suka samu mugun sabani har ya kai ga saki tsakanin mahaifiyar Awatif da mahaifinta , ta tatara ta koma gidan mahaifinta banban malamin islamiya , bayan rabuwarsa da matarsa rayuwa ta fara canjawa domin ba'a yi wata hudu ba aka zige shi daga gurbinsa na minister domin bincike ya nuna cewar nan da shekara biyar ya dauki kudin gwomnati wajen biliyan biyar ya batar ba ta hanyar ci gaban kasa ba hakan yasa aka tsige shi aka amshe kadarorinsa Cikin tashin hankali ya nufi gidansa da niyar su tatara shi da yarsa da yan kudadansa da yake ajiyewa a gidansa su bar kasar , yana shigowa ya nufi dakin Awatif da Sauri tun kafin ya isa ya fara jin nishin mutane tamkar ana wani Abu , baiyi kasa da gwuiwa ba ya tura dakin ya shiga abinda ya hango ne ya saka ya kusa suma a tsaye da gudu ya nufesu ya shiga tafkarsu dukansu yake tun karfinsa su kuwa Sun kasa amsar kansu domin sai da suka gama mayensu sanan suka tafka masha'ar su ( subahanalah ) cikin maye awatif ta mike ta rike hanunsa da yake tafkar Lili cikin zafin nama ya juyo ya hankadata ta gamu da garu karfen kofar ya caketa a kai nan ta silale bayan ta kwala ihu , ihunta yasa mahaifinta juyowa abinda ya gani ne yasa shi tsorata domin yarsa ta cikinsa ce konce jini yana tsartuwa ta kanta bakinta a dage idanuwanta har sun kakafe ya dora hanu a saman kansa yayi wajenta da gudu yana girgizata yana ihu daidai nan motar polisai ta shigo gidan domin an turo su kama shi don kuwa an dauki maganarsa wada ya taba hada hanu shi da elhaj mai mata aka kashe tsohon minister suna shigowa suka tarar da abinda yake faruwa , aka kwashi Awatif akayi asibiti da ita aman ina ta dade da mutuwq rai yayi halinsa , shi kuwa mahaifinta ya zauce sai tona kansa yake irin abubuwan da ya aikata ( ya Allah kasa mufi karfin zuciyar mu , Allah kasa mu cika da imani amin ) haka aka turbude Awatif sai hali sai sallah shi kuwa mahaifinta akayi prison da shi Rayuwar Raisa Da irfan da yayansu rayuwace cike da son juna duk da yayan a gidan su momy suke aman hakan bai hana iyayen basu kulawa daidai gwargwado ba Koda yaushe suna office idan suka dawo su kula da yayansu wataran gidan su momy ma suke kwana ba ruwansu , sosai Raisa ke yin kokari wajen ganin ta biyawa mijinta duk wani hakinsa a ko'ina yake bukatar hakan babu ruwansu hakan yasa ya kara kaunar matarsa Bodyguard dinsa Dady ne zaune yana ta nishadi cikin jikokinsa , Raisa tana yanka fruits a gefe Momy tana yiwa hajiya khadija kitso manya a saman kanta Ma ta goya beby Ihsane mai wata uku da haihuwa , Wata yan mata naga tana saukowa da bakin glass a idanuwanta da katon takalmi na sojoji ta dadaure kafafuwanta da igiyoyi tana saukowa ta tsaya gaban Raisa da irfan ta Sara musu tana fadin GeNERAL an gama shirya komai muje Raisa ta bushe da dariya ta ce " kai beby ba haka nake yi ba fa Affane ta cire glass din tana dariya ta zauna tace" mamamana ina son na zama tamkar ke Irfan ya ce " bebyn mamarta zaki zama tamkar momynki insha Allah Ta Mike tace " yeah i love u dadd i love u mamamamana Raisa tana dariya ta ce " i love you too bebyna Elhaj Muhammad Ibrahim ya lumshe idanuwansa yana yiwa Allah godiya da ya bashi iyalai masu matukar kaunar junansu ND, fin Ina mai matukar farin cikin ganin karshen litafina *DuK karyar kada ta ruwa ce* tabas nayi litafin nan ne domin na nishadantar da masu karatu sanan fadakarwana a wanan litafi shine inayiwa iyayenlu Jan hankalin daurewa yaya gindi kan yanayin rayuwa idan Allah subahanahu wata'ala yayi ka mai arziki kar kayi anfani da wanan damar wajen sangartar da yaro , sai abu na gaba ina matukar alfahari da rayuwar Raisa domin ta kasance mace mai kwazo duk da irin yanda take mu'amala da maza hakan baisa ta zubar da darajar da Allah yayi mata ba hakan ya jawo kauna tsakaninta da mijinta irfan , ya ku yan matanmu mu sani daraja daya ce mu kama mutuncin mu don mu rabauta duniya da kiyama Allah yasa mu dace Dole nayi jinjina ga Exclusive writers gaba dayanku kun zamto yan uwana na jini ina kara rokon Allah da ya barmu tare Sanan ya kara daukaka fadakarwarmu Auntyna Amnoor yar uwata sanan malamata Allah ya kara kauna Aunty queen jinjina gareki Gaba daya mumber na Exclusive writer ina kara Mika gaisuwata Allah ya kara kauna tsakanin mu Grup Andiya , mata masu aji, Aunty fauza grup , ina Mika gaisuwata Allah ya barmu tare Dukan marubuta ina kara jinjina muku ina rokon Allah yasa aikin mu mai anfani ne , Allah ya hada kawunan mu yasa mu ci gaba da fadakarwa da kuma nishadantarwa cikin amana Writers na gode ina cikin godiya na bina sau da kafa har muka ga karshen wanan litafi Allah yasa mû anfana da shi baki daya *Ina neman gafarar duk Wanda na batawa domin duk dan Adam ajizi ne ma asalam daga mai kaunar ku yar mutan Niger SAJIDA* Love 92245338 u 🤷🏻‍♀ BYE-BYE