THE NEW EMIR _@Wattpad *Nimcyluv*_ *_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ 1-2 Anties a kakkaɓe zani banso na saki ba,domin ban shirya hakan yanzu ba,amma naga kamar kun fini damuwa dashi dole nai ƙwanan zaune domin yi maku typing hope zaku amshesa kamar yadda yazu da zafinsa,ni bana da wani warning a kan book ɗin nan,abinda kullum nake faɗa kada kayi karatu danjin daɗinka ko shauƙinka,kayi karatu dan wasu muhimman abubuwa da suke cikin labarin domin zaisa ka amfana da hakan,so dayawa wasu basu gane hakan sun ɗaukan luv ɗin ciki whatever dai ga THE NEW EMIR nan ya taɓa ko ina kada a fara karatu zai an wanke hannu kuma ansa face mars😂 ok Nimcy taku tana maku sahihiyar ƙauna _Britol place hotel_ “for God sake” ya ƙarasa magana cikin muryarsa da bata fita sosai sabida ƙarfin mulki da kuma jinin sarauta dake yawo cikin jikinsa. Cikin kuka da kuma takaicin rayuwarta Seenat ta kalle shi na wani lkc kafin a hankali ta janye idanunta daga gareshi,sbd sam taba jure kallo cikin idanunsa sosai suke mata kaifi tare da cika mata idanu,Allah yay masa baiwar hallitta ƙyau tsari ga kuma izza irin tasu ta masu sarauta,tabbas idan ta sameshi matsayin miji ta gama jin daɗin rayuwa tayi duk wata ɗiya mace nisa,nisa kuma mai tsayi,idan mafalkinta ya tabba tasa she move “Yes” move ɗin da babu wanda zai tadda ta,but how can that happen,bai sonta bai son ta raɓesa why ƙaddarar soyayya yaci gaba da haɗasu a wajan da masuyi tunani ba,saukar muryarsa a kanta yasa tayi saurin jan idanunta tare da mannasu a kanshi,kasa control kanta tayi hakan yasa ta faɗa jikinsa ba tare data san hakan ba,cikin kuka tace. "zuciyana ciwo Lil Prince,sai yaushe ne zaka barni haka? Sai yaushe zaka amshe ni as ur luv i luv u,soyayyarka ƙaddarata ce dan Allah ka amshi jaririyar zuciyana pls" Dryar mugunta yay wacce ta fitu da ɗan ƙaramin sauti,Alkabbar jikinsa ya gyara tare da murza daimond ring ɗinsa,numfashi yaja kafin ya cireta jikinsa yace. "look Haseenatu put ur eyes ball to me, am not stupid ni ba age mate ɗinki bane daza kina yimin rubish,bazan iya sanya ki a zuciyana ba saina amshi virgin ɗinki idan kin amince da hakan fny nima a shirye nake domin kuɗi masu yawa nasa na kama wannan ɗakin,idan baki amince ba saiki shamin lpa"ya ƙare zancen yana jan numfashi mai ƙarfi. Da mamaki Seenat take kallonsa ace mutumin da mutane suke ganin dararja yana matsayin babba ɗan sarki amma shike lalata al'ummarsa wannan wacce irin rayuwace? Mai yasa a koda yaushe manyan gari sune suke aikata zunubai a ban ƙasa kuma zunubai mafi muni,Tayaya za'a samu ƙwanciyar hankali,Mai kuɗi ya hulaƙanta talaka,masu mulki su wulaƙanta talakawansu,shugabanni su tauye haƙƙin na ƙasa dasu,mazaje su tauye haƙƙin matansu,malamai suci zarafin ɗalibansu,ƴan siyasa su lalata yaran mutane ta hanyar basu manyan drug,ya rabbi wannan wacce kalan lukutan masiface,wannan giremamman abun yafi tunanin dukkan mai tunani,yaushe za'a samu sauyi a gari yaushe ƙasa zata dai²ta a samu nutsuwa,ya rabbil izzatu ka kawo mana mafita,Ina sonshi ina ƙaunarsa ina jin zan iya amincewa da buƙatarsa Ubangiji kada ka kamani da laifin aikata Zina,ina da rauni a zuciya ban iya hqr da abinda raina sa ruhina ke buƙata...' "Damn it" Lil prince ya faɗa yana ƙoƙarin ficewa daga cikin ɗakin,Sauri miƙewa Seenat tayi tare da kama hannunsa cikin sanyin murya tace. "na amince indai zan samu luv and care naka"takai ƙarshen mgnar,Killer smile yay tare da murza hannuta dake cikin nasa yace “good gril” yana faɗin hakan yay sauri haɗe bakinsu waje guda ya suma ya mutsata Haseenatu kam dukkan jikinta rawa yake yayinda zuciyarta ke bada wani sauti mai tafiya da numfashinta,yayinda da take jin wani baƙin ciki yana sauka a cikin zuciyarta,sosai Lil prince ya samu nasarar rabata da kayan jikinta kana ya jefata saman makeken gadon take mamallakin hotel ɗin,babu kunyar cewa shiɗin mutum ne mai ƙima da kuma dajara a idanun mutane ya shiga aikata ta'asarsa son ransa,sosai ya muri jikin Seenat hakan yay masa daɗi,Seenat kam faɗin wahalar data sha ba'a magana,sai da yay wajan1hour sannan ya samu nutsuwa ya zare jikinsa a nata,wani mugun murmushi yay cike da mugunta yace. _Masarautar Kano_ Gida ne na sarauta wanda ni ban isa na fasalta maku tsarin gidan ba,sai da dukkan wanda ya karanta yay tunanin tsarin gidan,sbd dukkan wani da akace sarauta ya fita daban sa sauran,kuɗi,iko,mulki,izza,da sauran abubuwa najin daɗin rayuwa,gida ne wanda idan baki bai isa yafi adadin kuɗi da aka tsareshi ba,tabbas sarkin wannan masarautar yana ji da kuɗi da iko haɗi da zunzurutun mulki wanda ya gajesa,a tarihi musan cewa babu wani wanda ya isa ya gani ya hau mulkin wannan masarauta indai ba gada yay wajan mahaifi ko kuma kaka ba,alaƙa dai mai ƙarfin gske itake sawa a gaji mulki,shin wannan Sarki gada yay ko kuma taka haye yayi? Wannan sarki mai adalci ne ko kuma azzalumi ne mai cin zarafin al'ummarsa da tauye masu haƙƙinsu kamar yadda Haseenatu ta faɗa? Shin wannan sarki halinsu ɗaya da Lil prince ko kuma aƙwai banbanci?. Baka ganin komai cikin makeken gidan Sarautar sai barori da kuyangi haɗi da fadawa da kuma maharba haɗi da masu tsaron ƙofa,ko wanne tawaga da nau'in uniform ɗin jikinsu Farin yadi na Kuyangi,Jaa da green na Fahadawa,blue na Barori,yayinda baƙi yake na masu tsaron ƙofa. Fituwarsa kenan daga cikin Fada wanda yanzu ne lkcn wutawarsa a gida da kuma kaɗai cewa da iyalinsa,Sanye yake cikin wata duguwar Alƙabba da kuma wanda tsarinsa daman idan yana gida bai fiya zama da babbar Alƙabba ba,shigace sosai ta alfarma mai kaɗan milk da ash,hannayensa sunji ring ɗin daimond da glod gefe guda sandar girmansa ce,ta azurfa sai ƙyalli yake,komai na turakarsa an tsara sa ne da azurfa,manyan amintattun Kuyangin sane a gefe suna masa firfita,yayinda Gilishi ke gefensa tana yanka masa Apple da kayan fruit,cikin girmamawa tace. "Allah yana da ƙwana ya baka tsawon rai,ina ganin lkcn da za'a zaɓawa Lil prince mata yayi hakan zai ƙara maka girma idanun mutane,kafin kayi murabus na tabbas Prince lkcn ya tara zuri'a kaga dole ya gajeka ko ana so ko ba'a so,balle maganarka tamkar umarni ne a wajan talakawanka sai da baka faɗa ba,ranka shi daɗe a yafan idan nayi kuskure"ta ƙare mgnar tana ƙasa da kanta. Murmushi yay wanda bai kai ga bayyanar haƙwaransa ba,cikin muryarsa mai amo waccw bata fita saisa gargaɗi a cikinta yace. Uhm muna gdy Kilishi kunyi tunani mai kyau,amma bamu takurawa Prince coz abinda yakeso shi nakeso uhm farin cikinsa shine namu,amma zamuyi tunani a hakan yaka" Jinjina kai tayi cike da gamsuwa,ciki ƙaunar mijin nata ta miƙa masa Apple ɗin data yanka,dakatar da ita yay ta hanya girgiza kai alamar bai so,kiɗan sarewa ne ya fara tashi cikin tafkekiyar wayarsa,da hannu yaywa Kilishi nuni datai picking kuma tasa a handfree,kirari aka shigayi masa wanda yake jin daɗinsa har cikin ransa kafin mai kiran yace. "Kaga sarkin da babu kamarsa sarkin sarakuna faɗe taka cikawa tamu dukkan wanda yay ja dakai shizai ƙwana,Allah ya ƙara girma da ɗaukaka aƙwai matsala fa,idan babu damuwa a yau ina son ganinka a garinmu na Kogi domin bakina bai isa ya furta wani abu gareka ba,amma zuwanka shizai warware mana komai,nida a sanina babu wanda ya tsira a ahalin Yayanka Sarki Sufwan Sufrak dukkansu mun kashesu hatta Yarima Bilyamin bamu barshi ba,amma abinda nagani yau yay matuƙar tsoratani domin nasan allon sihirina bayan gayan ƙarya dasai nace yaymin ƙarya idan nayi laifi aga farceni ya shugabana" Sosai Mai martaba ya shiga tashin hankali amma sbd tsaurin rai irin nasa baka isa ka fahimci komai a garesa ba,cikin murya da mulki ya gama ratsata yace "On mah way". *** *** "i can't loving u bby gril" cewar Lil Prince,zuba masa idanu Seenat tayi tana jin zuciyarta na zafi haɗi da turiri zafi baƙin cikin rabata da budurcinta da Lil prince yay,da amince dashi yaci amana kuma ya yaudareta mene makomarta wajan Ubangijinta me zata gayawa Allah idan ya tambayeta laifin data aikata garesa,tasan cewa ba komai mene Ƙaddara ba wani abun ana fakewa da itane alhalin ba ita bane,amma tasan soyayyar data ƙewa Lil prince ƙaddarace tabbas tata ƙaddarar kenan,bata da ikon hana zuciyarta abinda ta tsara,zuciya bata mutum ba,ba ƙashi kuma bata da girma,ba mutum ne ke faɗawa soyayya ba,soyayya ce ke faɗawa mutum kamar ta faɗa mata,to meye laifinta dan zuciyarta taso shi? Cikin muryar kuka tace "ka cuceni" ganshin kansa ya shafa lkcn harya gama sanya kayansa yace "i know" yawo ta haɗiye mai ɗaci tace "Allah bazai barka ba"ta faɗa lkcn numfashinta ya fara sama,nanma murmushi yay yace "i know,idan kin tashi ga kuɗi nan ƙyayi using dashi idan ƙwai buƙatan ganinki zai kiga ɗan aike" Girgiza kai tayi cikin fitar hayyaci yace "nasan sonka shine ajalina dan Allah kaji tausayin jaririyar zuciyata,idan kabarni mutuwa zanyi" ga faɗa ya ɗaga kana yace "wahatever ba kanki farau ba,and pls kada kiyi tunanin ne mana idan bani na nemeki ba that all"yan faɗin hakan ya fice daga cikin ɗakin. Cikin ƙaraji da fitar hayyaci irina wanda suka samu heart attack lkcn guda ɗinan ta shiga faɗin "la'ilaha ilallahu Muhammadun rasulillahi S.A.W" shine abinda yazu bakinta kafin taja wata shaƙuwa mai ƙafin gske sai kuma numfashinta ya ɗauke cak a nan jini ya shiga fita ta hancinta rest in peace Seenat😭. Comments,Comments, Share,Share shizai bani tabbacin kun amfashi labarin dan soyayyar annabi idan kin karanta kiyi share dan Allah. Vote Comments Share 08119237616 Sarauta👸🏼 THE NEW EMIR _@Wattpad *Nimcyluv*_ _*@Telegram*_ https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ 3-4 Jerryna Heroine Jakadiyan tunan silili a masarautar Bilhas,My luv Autar manyan shugaban masu iya kirari a masarautar Bilhas, this page dedicated to u my guys thank you once again✋🏼😂. *ASSALAM MY REAL FANS* _Duba da yadda labarina na the new emir yake ƙagagge kuma ƙirƙirarre wanda banyisa dancin zarafin wani ko wataba yasa na sauya sunan masauratar cikin labarin wanda ada na saka masarautar kano ne amman duba da yadda labarin nawa yake ƙagagge yasa na juya sunan masarautar sabida ina son yadda labarin yake ƙagagge to yazama sunan masarautar ma ya zama ƙagaggene yanzu ya koma MASARAUTAR BILHAS dafatan kun fahimceni nagode_ Lil Prince na fita ya tarar da best friend ɗinsa wanda suka tasu tun ƙuruciya,Murmushi Yazeed yay kafin yace "barka da fitowa Lil Prince"gyara zaman Alƙyabbarsa yay kana ya dubi Yazeed yace "sai ina" kallon room ɗin da Lil ya fito Yazeed yayi kana ya dubesa yace "friend where is she?"taɓe baki Lil yay kafin ya fara tafiya cikin isa da gadara haɗi izza,wajan 2minutes Lil bai amsa Yazeed ba,dan haka Yazeed ya ƙara nanata masa tambayar cikin girmamawa,a ɗan fusace Lil yace"Fuck you Yazeed"girgiza kai Yazeed yay domin yasan halin abokin nasa cikin ɗan fusata shima yace"you mumu i'm care about ur life ne,coz duk macen dakai mu'amala da ita mutuwa take,koda bata mutu ba muna sawa a kasheta domin shi zaisa ka tsira da mutuncinka,and kasan yana ɗaya daga cikin sharuɗan boka idan har aka samu wata tai rar ba zaka taɓa zama SARKI ba harka ƙare rayuwanka,kuma kasan wannan shine burin mai martaba a duk lokacin da yayi murabus,so nazu ina tambayarka kana min rubish i'm not stupid da zan maka questions mara amfani amma think about that"Yazeed yakai ƙarshen maganar yana kallon Prince. Shi Lil Prince abinma dariya ya basa,sai yanzu ya tabbatar aƙwai wanda kome ka zama a rayuwa bazai taɓa yi maka biyayya ba,jibi dai yadda Yazeed ya dage yana faɗin magana son ransa,shuru yay yana auna maganar Yazeed a ransa,dan yasan gsky ya faɗa babu batun ƙarya zuwa yanzu yay amfani da sama da mata goma kuma duk ƙarshensu mutuwa suke,yana da tabbacin Seenat ma yanzu bata raye da wannan yana ɗaya daga cikin ƙarfin ikonsa da kuma girman mulkinsa,suna suwa zuwa compound na hotel ɗin suka shiga cikin wata lafiyayyiyar mota wacce aka rubuta Lil prince 3,side ɗin baya suka shiga shida Yazeed sannan drever yaja suka bar hotel ɗin. Sama da 1hour ba'a kawo key ɗin room 267 kuma sunga fitar Lil Prince,dan haka wata ma'aikaciyar ɗakin ta nufi cikin room ɗin domin gyarawa,mamakin ganin ƙofar abuɗe tayi tana shiga tayi saurin sakin abin hannunta sbd hango Seenat da tayi jini na zuba ta hanci da bakinta,a kiɗime ta juya zata bar ɗakin domin sanarwa da securities sai kuma ta tsaya domin bata da ikon faɗin wanda ya aikata hakan ga Seenat,ganin bata da wani mafita wanda ya huce ta taimaki Seenat yasa tayi saurin ɗauko ruwa mai sanyi ta shiga zuba mata,tare da danna ƙirjinta tana shafa tafin hannunta zuwa na ƙafarta,wajan 5minutes Seenat ta saki ajjiyar zuciya tare da sakin kuka mai ciwo,tausayinta ne ya kamata ma'aikaciyar duk da kasance warta ƙabila amma sosai take da zuciyar imani,cikin harshen nasara tace "what's wrong with you?"Seenat tsayawa da kuka tayi kafin taja numfashi tace "Ubangiji ka isarmi,Allah ka sakawa ruhina da gangar jikina,Allah ka azabtar dashi da soyayya mai zafi kamar yadda ya azabtar da zuciyarta,Allah ka hanashi jin daɗin rayuwa kamar yadda ya tarwatsa farin cikina,Allah ka hanashi ƙwanciyar hankali kamar yadda zai hana iyayena ƙwanciyar hankali,ya Ubangiji ka tarwatsa wannan Sarautar zalunci ubangiji kada ka basu abinda sukeso,Ya hayyu ya ƙayyumu ka kawo *The New Emir* mai jinƙan talakawansa,Allah ka ɗurama Prince son abinda iƙonsa bai isa ya bashi ba,Ubangiji kaya femin kaji ƙaina kaga fartamin,zuciyana ciwo babu daɗi,Ummina kiya femin inajin kunyarki amma nafi jin kunyar mahaliccina"ta ƙarashe magana tana sakin wani kukan,Hawayena ya shiga zuba cikin idanun Emeka sbd tausayin halin da Seenat ke ciki,da ƙyar ta lallaɓata tayi wanka tare da ɗaura alwalar la'asar,ta gabatar da sallah ta roƙi Ubangiji ya fiya,tana idarwa ta saka hijab ɗinta,ta nufi wata court dake kusa da ita,tana zuwa ta basu labarin abinda ta aikata amma ta cire sunan Lil prince ciki,sanan tace tana son afidda haƙƙin Allah jikinta,sosai tabawa mutane tausayi dan haka aka yanke shawarar za'ai mata bulala tunda matsayin budurwa take,tace ta amince babu ɓata lkc aka shiga yanke mata hukunci tunda aka fara take murmushi tare da kiran Ya Gaffaru,ana gamawa ta faɗi a wajan tare da kiran sunan Allah,ruwa mai sanyi aka kawo mata ta girgiza kai alamar sam bata so,bakin tane ya shiga rawa alamar tana son faɗin wani abun,dan haka suka ƙasa kunne cikin rawar murya ta shiga faɗin "Li..li..li..," kasa ƙara sawa tayi sbd wani abu da taji ya daki kanta cikin fitar hayyaci ta shiga faɗin kallamar shahada mutanan wajan suna tayata,tana kammalawa rai yay halinsa ya salam😭. N.S University A nan motarsu Lil Prince tai parking bashi da wani abu da zaiyi cikin makarantar abokinsa Yazeed shine lecture na makarantar yana ɗaukan ɗalibai sama da 100 a fannin seicology, yan zuma ya shigo sbd yana sa lecture 4 zuwa 5,direct office ɗinsa suka huce yana zuwa aka fara shiguwa bada Assignment,ana haka wata ƙyaƙƙyawar yarinya ta shigo tare da faɗin "Sir jiya banzo makaranta ba,so bansan ka bada wani Assignment ba,kuma naji kace shine matsayin exam ɗinka,ina neman afuwa a bani nayi yanzu" taɓe baki yay yace "tunda ga ɗan iska ko? Kina gida kina hutawa sai yanzu ki kaga damar zuwa kice wani na baki Assignment ko?" raurau tayi da idanu tace "No sir i'm telling u the true ne,wlh bana da lafiya kasan sanyi ya busa mu sai a hankali"jin jina kai yay tare da ƙoƙarin ɗauko wata peper gyaran muryar da Lil prince yayi ne yasa ya dakata,haɗe rai Yazeed yay yace "wannan shine year ɗinki na kammala makaranta right?"kaita ɗaga alamar eh "good, zan baki amma idan kinyarda da abinda zan faɗa"cikin murna tace "i agree sir kawai faɗi domin bazan ɓata shekaru masu yawa ba,kuma wannan exam ɗin ya rusamin plan" murmushi yay yace "zaki kasance a bed ɗina a wannan daren,so idan kin amince na yafe Assgnment ɗin zan baki mark mafi yawa cikin nasauran" a kiɗime Meema ta zare idanu cikin faɗuwar gaba tace "what sir saɓon Ubangiji fa?" haɗe rai yay yace "out! ba surutu na nema ba,amma ki tabbatar ƙin amincewarki dai² yake ta lalacewar shekara guda a karatunki is not my business is urs,dan haka the choices is urs" kuka ta fara tare da durƙushewa a wajan tace "dan Allah sir idan kuɗi kakeso zan baka,amma kada ka nemi lalata rayuwata ta abinda nafiso,karatuna shine burina kuma mafalkina,kaji tausayina kaima Ubangiji saiya dafa maka" zaro idanu yay yace "ohh nai maki kala da mayan kuɗi ko,kina son nunawa duniya ke mai kuɗi ce ko?get out from my offoce idiot!" ya ƙare cikin ɗaga murya,da gudu Meema ta fice daga cikin Office ɗin tana kuka,Murnushi Lil prince yay yace "weldone Man aƙwai kaya a wannan makarantar fa,nizan huci gida ina son ganawa da mai martaba yau kafin ya shiga tirakarsa,sallama sukai da juna kana Prince ya shige mota drever yaja da gudu suka fice daga cikin makarantar. _Masarautar Bilhas_ Cikin sauri mai martaba ya gama shirinsa,cikin shiga ta alfarka ya sanya Alƙyabba mai ruwan ƙwai,tare da murza takalminsa na Fata irin nasu na masu sarauta komai ƙyalli yake jikinsa musamman sandar girmansa ta Azurfa,sai kuma ring ɗin gold da daimond wanda suke sanye a hannunsa na hago da kuma dama,wani ƙaramin Guro ya ɗauka wanda shine shaidar duk wani ɗan gidan sarautar,kuma dashi ake gane cewa kai jinin masarautar ne,kuma jinin BILHAS yara da manya babu wanda baya dashi indai jinin sarautar na yawo a jikinsa,indai ka ɗauke Barori da kuyangu haɗi da sauran hadiman gidan sune kawai basu da ita,yana gama shirin ya dubi Kilishi cikin muryar girma yace "ina Prince inaso muje dashi domin a ƙara yimin aiki a kansa" ya faɗa yana jan numfashi,sadda kanta ƙasa tayi alamar girmamawa tace "Ya mijina kuma sarki sarakuna mai taƙama da ƙarfin mulkinsa ka sani Lil prince kai kawai yake jira ya jima da dawowa" murmushi jin daɗi yay yace "Godiya muke Kilishi" yana gama sanya Guron ya miƙe tare dayin gaba nan Kuyangunsa suka mara masa baya,cikin nutsuwa yake tafiya a flat ɗin nasa wanda yake da nisa da fada,wani ɓangare ya ƙarasu mai shegen ƙyau wanda akayi shi da zallar azurfa,har yau yana jin baƙin cikin wannan sashin yana ƙarasuwa,wani amintaccen Sarki na ƙarnin daya huce ya tasu fuska babu yabu babu fallasa ya shiga yiwa sarki kirari,kafin yasa Remote ya buɗe tangamemiyar ƙofar flat ɗin,cikin sa'a ta buɗe nan Sarki ya umarci Kuyangunsa dasu jirasa a nan,kana ya shige ciki. Zaune ya sameta kan wani tattausar ladduma mai ƙyau da tsari hannunta riƙe da casbaha,da sallama ya shiga yana zuwa masu kula da ita suka basu waje,cikin girmamawa yace "barka da huta Mai babban ɗaki ya ƙarfin jikin"ya ƙare yana jefa mata harara. Hajiya mai babban ɗaki da kasance uwa ga sarkin baya sarki Sufrak Bilhas kenan,yayinda take matsayin kishiga ga Mai martaba Khalid sarki maici a yanzu kenan,Ya rasa mahaifiyarsa tun yana ƙarami shine ya ɗauki baƙi hali da son zuciya ya ɗurama kansa,tun yana shekara 15 da mahaifinsu yay murabus saiya bawa yayensa Sufrak Mulki,shi kuma baƙin cikin hakan yasa yabar garin gaba ɗaya bai dawo ba sai ranar da yayensa yay murabus ya bawa ɗansa Yarima Sudais Sufrak Bilhas,a wannan yanar kuma akayi sunan ɗan Yarima Sudais a kuma wannan ranar sarki Sufrak yabar duniya ta hanyar ciwon ciki,Satin Sudais 6 akan mulki cikin dare aka shiga aka kashesu dashi da matarsa Omehi da kuma ɗansa MALEEK(sorry da za kuji nace Bilyamin am sorry Maleek ne) wannan baƙin cikin yasa Hajia mai babban ɗaki tayi kuka kamar zata rasa rai cikin hukunci Ubangiji kuma a wannan lkcn ta samu makanta ta hanyar rasa ganinta wanda shime ba'asan dalili ba. Mutum ɗaya ta aminta dashi kuma yasan sirrinta wato Waziri na zamanin sarki Sudais wanda aka nema sama da ƙasa aka rasa,daga ƙarshe aka sami gawarsa saman ruwa,shine ɗansa Kamal ya gaji Mulkinsa amma fa ba waziri ba,ta ɓangaren aminta dashi da Mai babban ɗaki da tayi,wannan kenan a taƙaice. Murmushi tayi tace "A'a Khalid ne da wannan yammacin?"taɓe baki yay dan yana mamakin yadda wani tym ɗin take fahimtar yanayi,shurun da yayi ne yasa ta cewa "kana mamaki da hukunci ubangiji ko?"ɗan zaro idanu yay tare da saurin faɗin "Kamarya kenan mai babban ɗaki?" nisawa tayi tace "munata ta tunanin sanyi ya huce amma naga antashi da hunturo yau" hamdala yay kana yace "daman na leƙo do baki ne,gashi har yau kinƙi bari a kawo maki mai kula da dake sosai" fuskarta cike da haiba tace "ayya Khalid yau nake tsoro nikam na yafe domin gaba ɗaya rayuwar tawa mene yay saura" jinjina kai yay tare da ƙasa da murya yace" hakane mai babban ɗaki domin ance makashinka yana tare dakai,amma idan kasa Allah a ranka sai kaga komai yay dai²,kullum muna addu'ar Allah ya bamu ikon kula da Al'ummar mu" cikin farin ciki tace "Ameen ya samadu Allah ya kare ya kiyaye"sallama yay mata kana ya bar flat ɗin gaba ɗaya. Yana zuwa ya ƙwashi amintatunsa na Fada tare da Lil prince aka aka kira pilot ya ƙarasu da jet domin tafiyan gaggawa sukesu zuwa gobe da safe sazu dawo,ba'a fi 5mins ba jet ya sauka suka shiga jiki cikin,da sauri pilto ya data jet suka ɗaga zuwa garin KOGI. *** *** Kogi state Zaune yake gaban Boka daga shi zai bantee ana ƙwara masa jini a jikinsa tare da faɗin wasu kalmomi marasa ma'ana,sun daɗe cikin hakan faɗin a ɗauko wata ƙwarya,sosai na tsorata gani tsotsotsi cikin ƙwaryar sai mutsi suke,ɗan zare idanu nai ganin mai martaba Khalid ya ɗauki guda ɗaya ya zura jikin bakinsa tare da taunewa,kana ya ɗauki guda ya tura cikin sumar kansa,nan take wani baƙin hayaƙi ya fita cikin farin ciki Boka yace, "komai ya kammala amma sosai na tsorata ganin yadda,wani mutum kebinka kaida Lil prince hannunsa riƙe da wata matashiryar yarinya,koda na matsa bincike cikin madubina sai ya tarwatse hakan yasa ban samu damar ganin fuskar matashin ba,amma ga wani aiki zanma indai har yayi to babu wanda ya isa ya gaji mulki idan ba jininka ba,koya hau saiya mutu"cikin farin ciki mai martaba Khalid yace "mun baka dama" gyara zama Boka yay sannan ya haɗa wani garin magani yace "za'a samu ƙaramar yarinyar mai shekaru 17 zuwa 18 amma ta kasance ƙyaƙƙyawace ajin farko kuma mai tsarin halitta kuma wacce magana bata dameta ba,idan aka samu yarinyar zaka bata kulawa na kimanin sati 2 kana saika ƙwanta da ita,amma kafin jikinka ya shiga nata dole ka cusa mata wannan maganin a ƙasanta. *_Kun shirya nima na shirya tsaf idan baku shirya ba ya kamata a kakkaɓe zani a gyara zama,magana ake da ƙarfin mulki,magana ake ta matsalolin makarantun university,magana ake akan kuɗi,magana ake ta abinda ke faruwa a wannan zamanin😟😍ku biyoni domin jin yadda allura zata tuno garma,duguwar tafiya ce inji AUTAR MANYA,kada a baki labari kada a baka labari,wanda na kewa ba dai² ba yay hqr bayin kaina bane aikine yazu da hakan,dan nasan zan farantawa wasu kuma zan baƙanta ransu buy i don't care ina tsaya akan ra'ayina banyi dancin zarafin wani ko wata ba,SARAUTA kaifi ɗaya ce👌🏻idan nai gaba bana baya da yardar Lillahi wahidul ƙahhar,afuwa😂idan na fara surutu ban iya tsayawa ne yasin kusan san magana ta masu Sarauta amma Allah ba wasa aƙwai ƙalubale babba🙁😒_* Muna raba invition na bikin IQBAAL and MOON yau zaai event by 9:30pm red gawn and black head shine muka bada as colour of the day kuma shine matsain get pass ɗinka🤣🦋🔥 Dan Allah dan manzon Allah idan kin karanta kiyi share dan soyayyar Annabi👏🏻 Share Comments Vote 08119237616 Sarauta👸🏼 THE NEW EMIR _Wattpad *Nimcyluv*_ *_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ 5-6 Shuru Mai martaba Khalid yay,yana auna maganganun boka,shi yanzu a ra'ayinsa baya da wani buri na kasan cewa da ƴar mace balle under age mai ƙarancin shekaru,mai ma zai ɗauka a jikinta for God sake? Shi yanzu bashi da buri daya huce ya ingata rayuwar Lil prince,ya zama mai ƙarfin mulki da isa da gadara haɗi da izza,maganarsa ta zama kamar umarnice wa talakawansa,wannan shine hope ɗinsa a kan Lil prince,shurun da yayi ne yasa Boka ƙara mai²ta masa abinda yace,cikin gajiyawa da maganar bokan ya ɗaga idanunsa da suka soma jaa sbd yadda tsotsotsar ta fara masa aiki,a gajiye yace "What about Lil prince? Ina tunanin wannan aikin dashi ya dace ba wani ba?"ya faɗa yana karkarwa sbd yadda yaji kansa ya fara juyawa hakan kuma shine alamun nasarar aikin. Rubuce² Boka yay saman allon tsafinsa kana ya dubi Mai martaba yace "aƙwai matsala babba,bana da ikon yiwa Lil prnce aiki a yanzu saiya gama mallakar ƴan mata guda ashirin kamar yadda yake a tsari,dan aljanin dake shanyen jinin matan shine mai akula da prince kuma bai idda shan jinin ba kamar yadda ya buƙata,babban abuma shine kaine a kan karagar mulki bashi ba,so dole wannan aikin naka ne,amma yana da sharaɗi"ya ƙare maganar yana ɗauko wata gawar mahauniya wacce aka jiƙa jikin jini kana ya cilla cikin wuta. Jinjina kai Mai martaba yay tare da gyaran murya hakan ya tabbatarwa da Boka Mai martaba Khalid ya amshi ƙudurinsa kamar yadda yake buƙata,saida ya kammala komai na aikin sannan yace "Sharaɗin ba'a faɗarsa, kawai dai ka kiyaye da wannan yarinyar da zaka samo"ya faɗa yana shigewa cikin wani kurmin ɗaki mai duhun gaske,Mai martaba yaywa alama da hannu akan ya shigo,miƙewa yay tare da fara tafiya,yana shiga suka rufe ƙofa,wajan 3mins na jiyo surutansu sama² da kuma ihu²😱komai suke aikatawa uhuu,saida suka kammala abinda suke kana suka fito fuskar Mai martaba cike da farin ciki da alama dai aƙwai abinda akai masa wanda shima yake buƙatarsa,cikin nutsuwa ya sanya kayansa ya koma Sarkinsa sak komai na kamala ya fito,idan kaga Sarki Khalid ba zaka taɓa cewa zai aikata wani abu na saɓon Ubangiji ba,bai fiye fitowa a asalin colour ɗinsa ba,yana ɓoye mummunan habit ɗinsa sannan ya bayyana good habit ɗinsa,wannan halin duk cikin iya takune dan haka da wahala ka fahimci yana aikata mummunan abu,sai wanda suke good tym dashi. N.S Quest Place Shine Hotel ɗin da suka sauka cikinsa,Hotel ne mai ƙyan gske kuma da tsari sosai manyan masu kuɗi suke sauka cikinsa,room 123 shine na Mai martaba,124 kuma na Lil prince sauran rooms ɗin na amintattun Sarki da suka taho tare,daman alrdy pilto yay tafiyarsa sai gari ya hawaye zai dawo. Yana zaune a kishin giɗe yana kallon new a B.B.C Lil prince ya turo ƙofar ɗakin hotel ɗin ya shigo,zama kusa da mahaifin nasa yay cikin girmamawa yace "Allah ya ƙara maka yawan rai da ƙwana ya mahaifina,wata buƙata gareni idan an bani damar faɗa?" Gyara zama Mai martaba yay tare da maida hankalinsa kan Lil prince yana fatan ace ba wata babbar matsala bace take damun yaron nasa,cikin tausassiyar murya Mai martaba yace"Haba magaji matsalanku ai tamu ce,faɗi ina jinka"murmushin jin daɗi Lil prince yay yace " Allah ya taimaki Sarki ina buƙatar kuɗi masu yawa sbd nayiwa friend ɗina ƙyautar motar as her birthday gift,Papa wallahi Heroine naji dani sosai kuma naga tana mutuwar son mota Bugatti shine nakeso nai mata gift da ita" Girgiza kai Mai martaba yay cike da farin ciki yace "ba wani abu za kaga alert anjima shikenan?"ya tambaya cike da ƙaunar ɗan nasa mafi soyowa cikin ransa da zuciyarsa,dariya Lil prince yay tare da hugging mahaifin nasa yace "Thank you soo much Papa heroine na gdy ƙwarai"bayansa ya ɗan bubbuga yace "it ok,Magaji meye tunaninka ga wannan hotel ɗin?"shuru Prince yay dan baiyi wani tunani ba,"i don't think anything kawai dai yay ƙyau sunsan aikinsu"nisawa Mai martaba yay yace "ni ina da ra'ayin gina irinsa a garin Bilhas"ɗan waro idanu Lil prince yay tare da faɗin "but ina zaa samu babban fili cikin jama'a haka?"wani shu'umin murmushi Mai martaba yay yace "muke da gari fa,zanwa Governor magana akan babban filin da wani malami ke buƙata zai gina makarantar ismaliya so gwamma ni na amfana dashi tunda harka ake ta kuɗi"jinjina kai Prince yay yace "amma makarantar fa ya...'✋🏼ɗaga masa hannun da Mai martaba yay ya sashi yin shuru dan haka yay masa Goodnight ya fice a ɗakin shime shirin ƙwanciya yay domin yana buƙatar magana da shugaban sujoji yana buƙatar a bashi mai kula da lafiyarsa data Prince da wannan tunanin ya ƙwanta bacci. *** *** Ƙwance take saman makeken italian bed ɗinta sai juyi take tym to tym tana murza ƙaramin ring ɗin hannunta,wanda har yanzu bata san yaya akai ring ɗin yazo hannunta ba,wata ranane ta ƙwanta bacci tai mafalkin wani haɗaɗɗan guy mai ƙyan gaske,saimun kanta tayi ta zuba masa gajiyayyun idanunta masu kaifi,cike da ƙaunarsa ta nufi wajansa kafin ta ƙarasa wani baƙin mutum ya shiga tsakiyarsu tare da nufota tana jaa baya,kafin yakai ga inda take taji wata azaba a ƙaramin yatsanta sai kuma wani haske ya bayyana,wanda yay sanadiyar guduwar mutumin cikin farin ciki ta hangi wanda idanunta ke fatan gani ya ware mata hannayensa alamar tazu garesa da gudu ta isa garesa kafin ta ƙarasa an buga mata wani abu a kanta,cikin firgici ta farka daga nannauyen baccin daya ɗauketa,tun daga wannan ranar taga wannan ring ɗin hannunta wanda kullum cikin sheƙi yake tana sonsa kamar ranta shiyasa bata rabuwa da murzasa. Yauma tunda ta farka take yawan faɗuwar gaba,lumshe sleepyn eyes ɗinta tayi wanda koda yaushe suke a rufe cikin nauyi da kasalan daya sameta ta ware jajayen laɓɓanta masu kauri tace"ya rabbi what wrog with me,i have a test by 10:30 kuma still ina gida"ta faɗin hakan tana taune cute lips ɗinta mai sheƙi,miƙewa tayi tare da ɗaukan teddy ɗinta ta rungome tana jin wani abu mai kama da kewa na ratsa zuciyarta,cikin zuciyarta tace"i luv you my hrt dream where are you?"ta faɗi lkcn da take tura yatsanta cikin ƙaramin bakinta ta shiga tsotsa kamar yarinyar,ta daɗe zaune kafin ta sunbaci teddy tace "my bby boo"tana faɗin hakan ta miƙe tare da shigewa cikin toilet ɗin dake cikin bedroom ɗinta,sosai toilet ɗin ya tsaru komai anyi masa ado da pech colour kamar yadda fenti bedroom ɗin ɗakin yake pech,a ɗan gurguje ta sakarwa kanta shower tana wanka tana rera waƙar cikin film Sam teri kasam domin shine fovarite movie ɗinta,soyayyar film ɗin ita tafi ƙayatar da ita,bayan ta kammala wanka ta zubawa kanta idanu ta cikin mirrow'n dake manne a toilet ɗin. Turo baki tayi gaba tare da mamulan lips ɗinta cikin ranta tace "i hate this stupid brest ɗin,banso takura garesa"sosai take ƙyaƙƙyawa fara tas da ita,babu abunda yafi ɗaukan hankali a jikinta kamar fresh skin ɗinta,kana kallonta zaka san ita ɗin ruwa biyu ce,musamman yadda eyes ball ɗinta suke blue kamar wata baturiya,tana da dugun hanci wanda yay dai² ƙaramin bakinta,ga gashin idanunta zara² wanda suke ƙwance luff,gashin girarta kam kamar zasu haɗe sbd yawansu,baƙi siɗik suke sunyi ƙwance luff,sai gefen fuskarta wanda yake ɗauke da saje kamar namiji,ɗan ya tsuna face tayi hakan ya bawa beauty points ɗinta damar lumawa,cikin sauri ta tattare tulin gashin kanta bayan ta gama busar tashi ta ɗaure waje guda,daga wajan toilet ɗin taji ana faɗin. "ZARINA! ZARINA!" Tana ji ta kasa amsawa sbd sam magana bata dameta ba hasalima wahala take bata,saida taji kiran yay yawa sannan tace "I'm here Mom" jin amon muryarta a toilet yasa Mom faɗin "ok be past my luv"tana faɗin hakan ta fice a ɗakin domin ƙarasa shirya break fast. a ɗan gurguje Zarina ta gama shiryawa cikin duguwar riga ta Abaya mai ɗauke da milk colour haɗi da maroon ɗin stone,beby lipstic ta shafa saman lips ɗinta kana ta ɗauki school bag ɗinta ta rataya,harta tafi ta dawo ta ɗauki teddy ɗinta ta rungome,sosai ta ƙarewa ɗakin ƙallo kamar me nazari sai kuma ta saki murmushi tace "i will come back soon"tana faɗin hakan ta fice ta nufi babban parlour'nsu. Tana isa ta rumgome Mom tare da bata kiss a kumatu tace "mrng Mom"shafa kanta Mom tayi tace "mrng too my luv" "ok bye Mom i luv you"da sauri Mom tace "No! No! Zarina come back u forged ur break fast,da sauri Zarina ta dawo ta sanya yam balls a bakinta kana ta kurɓi coffee taiwa Mom bye tare da rungometa sosai cikin sanyi tace "zanyi kewanki Mamana i luv you"cikin sanyi Mom tace "i luv too my luv Allah yay maki albarka take care" ta faɗi hakan tana yi mata kiss a tsakiyar forehead ɗinta,da sauri Zarina ta fice a parlour'n ta nufi hanyar fita daga cikin gidan,tana zuwan compund na gidan ta shiga cikin WCSV drever yaja suka fice daga gidan. Sosai dreve'n ke gudu ganin sunyi late yana tsaka da gudu tayar motar tayi faci,tsaki yaja tare da faɗin"kaji tsiyar ƙarfan nasara"Zarina dake bayan mota tana danna syetem ɗinta tace "go and cheak nayi late da yawa bro"jinjina kai yay tare da faɗin "afuwa hajia ƙarama bari na ƙarasa wajan bakanike na ari taya saimun sauya amma wannan iskar cikinta ta sace"murmushi tayi masa tace"no problms amma na fara aiki as lawyer ta kanka zan soma"dariya yay mata yace "aga farceni Hajia ƙarama" leƙa fuskarsa tayi tace "Allah yasa mudace"ɗan waro idanu yay tare da faɗin "Hajia mudace dai aike kin riga da kin dace saidai fatan cikawa da imani,Allah yasa mudace idan mundace mu dafe"ya faɗa yana fita a motar ganin idanta biye masa zai cikata da magana yasa tayi shuru taci gaba da bincikenta a cikin System ɗinta. Wajan sama da 10 minutes taja ɗan ƙaramin tsaki tare da ɗaga kanta,murmushi ta saki ganin wasu yara na ƙoƙarin tsallaka titi sun kasa,hakan yasa ta ɗauko teddynta tare da ɗiban chocolate masu yawa,ta buɗe motar ta isa ga yaran,tana ƙarasawa tace "hi friends can i help you?"gaba ɗaya suka haɗa baki wajan faɗin “YES ANTY” hannayensu ta riƙe cikin tsutuwa ta tsallakar dasu makeken titin kana ta raba masu chocolate sannan ta juya ta nufin tsallaka titi,watan baƙar mota ƙirar Ferrari tayi parking gabanta,saurin ja baya tayi tare da sanya yatsanta cikin baki,ana haka ta hangi drever ɗinta,cikin sauri ta fara ɗaga masa hannu tare da buɗe baki zata kira sunansa taji anyi sama da ita tare da nufar mota da ita baki ta buɗe zata saki ihu akai saurin danna mata handkerchief a baki. _*Dan hasken Annabi da kur'ani idan kin karanta kiyi share ɗinsa zuwa wani grp ɗin kana kiyi comments dan darajar Allah👏🏻🙌🏻*_ Share Comments Vote THE NEW EMIR _Wattpad *Nimcyluv*_ *_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ 7-8 Jikinta ne ya saki bayan sun sanya mata handkerchief a baki wanda yake ɗauke da powder mai gusar da hankali,gaba ɗaya idanun Zarina ya lumshe jikinta saki yaza mana bata san inda hankalinta yake ba,sabida ƙarfin powder da akai using da ita a kan handkerchief ɗin,cikin motar ya turata tare da shimfiɗeta a side ɗin baya,shi kuma ya koma side ɗin gaba,ɗan juyawa yay tare da zuba masa idanunsa yana kallon yadda ta rungome teddy tare da tura yatsanta cikin baki,murmushin gefen baki yay domin nan take wani abu ya caki zuciyarsa,juyawa ya kalli drever yace "let's go" da gudu drever yaja motar suka bar kan titin. Ihu Dreve'n Zarina ya saka domin kan idanunsa suka sanyata mota,tsoran ransa yake shiyasa bai ƙarasa ba,domin babban titi ne mutane basu fiya zama wajan ba,cikin kuka ya faɗa mota tare da janta da gudu ya mara masu baya,yana dreving yana kuka tare da faɗin "Hajai ƙarama ubangiji ya kareki daga sharrin mutannan,Yarinya mai halin manya kenan😭idan na rasaki ina zan samu mai bani na kashewa😂" Sosai dreve'n Zarina ke gudu tsakiyar makeken titin amma kafin wani abu tuni motar ƴan kidnapped ɗin sunyi masa nisa,haka yayta bulayi babusu babu labarinsu,sabida tsoron abinda zai faɗawa Hajia Sultanerh yasa ya kasa zuwa gida sai gefen titi daya nema ya zauna yaci gaba da rusar kukansa. Basu tsaya ko'ina ba sai filitin tashi da saukar jirki dake garin Kogi,suna isa jet ɗinsu na sauka,gaba ɗaya suka shiga ciki babu wasting time pilto ya tada jet suka lula saman gaji mare. Fargaba gaba ɗaya ya cika Mom ganin lkcn da Zarina ke dawowa harya gota,cikin tsoron data sami kanta ta danna number wayarta,tana ji tana ringing but amma babu picking cikin muryar kuka Mom ta shiga faɗin "why Zarina am so scared pls come back"da sauri kuma ta danna number wayar drever'n cikin sa'a ya shiga ana picking tace "where is my luv,where is she!?"ta ƙare maganar cikin ɗaga murya tamkar yana gabanta,shuru tayi tana sauraran abinda yake faɗa kafin ta ƙwala ƙara tace "What Zarina missing but how, no you're lie duk inda yarinyata take kayi gaggawar dawo mani da ita kai shashan inane mtwss" tana faɗin hakan ta juya a guje ta nufi sashin uwar mijinta a babban parlour tana zuwa ta faɗa jikinta tare da sakin kuka,sosai Mamu ta shiga tashin hankali ganin surukarta cikin wannan halin,a tsorace tace "kee! Lafiyanki mene haka kamar wacce akace Abdallah ya mutu"ta ƙara magana tana kallon Sultanerh. Ƙara ƙanƙame Mamu Sultanerh tayi cikin kuka ta shiga faɗin "Na shiga uku Mamu innalillahi wa'inna ilaihir raji'un" ta faɗin hakan tana ƙara rushewa da kuka,hakan yasa Mamu ƙara ruɗewa cikin wani sabon tashin hankali tace "Waini zaki maida shasha kizu kina kuka kuma kimin shuru oyya tashi ban waje idan baki faɗin abinda yake faru"girgiza kai Sultanerh tayi kana ta sassauta Kukanta tace "Zarina missing Mamu"ta faɗa cikin wani sabon kukan,da mamaki Mamu ke kallon Sultanerh kafin tace "sorry! I did get u kamarya Zarina missing kamar wata ƴar tsana?"nan Sultanerh ta ƙwashe komai ta faɗawa Mamu har abinda ta cewa Drever'n,Salati Mamu ta fara dayin addu'ar duk dayazu bakinta kana tace "Kin faɗawa Abdallah da kuma brothers ɗinta?"girgiza kai Sultanerh tayi tace "bansan tayaya ne zanyiwa swrth baya ni ba,ina tsori domin nasan soyayyar dakewa Zarina kamar ransa,Sufyan da Taufik bansan sanar dasu sbd kinsan yanayin aikinsu na sojoji da wahala yake gashi wannan karan kona kirasu waya ban samunsu ina tsoro zan jira harsu dawo"shuru gaba ɗaya sukai domin babu wani mai sauran kuzari cikinsu,can Mamu ta nisa tace "ko za'a ɓoyewa kowa banda Abdallah domin shine mahaifinta so kowanne tashin hankali zai shiga dole ya sani,ɗaukan wayana a ɗaki"miƙewa Sultana tayi tare da ɗauko wayan ta dawo babu ɓata lokaci ta dannawa Abdallah kira. _Masarautar Bilhas_ A hankali ta shiga buɗe manyan idanunta wanda sukai mata nauyin gaske tana mamakin irin baccin daya ɗauketa,bakinta ɗauke da addu'ar tashi daga bacci kana taja idanunta ta ƙare kullesu,teddynta ta rungome sosai tare daci gaba dashan yatsanta ƙamar wacce ake feeding,cikin abinda bai huce 3mins ya farayi mata gizu kamar yadda ya saba yi mata cikin baccinta,amma a wannan karan tana mamakin yadda komai nasa yake bayyana abu ɗayane takeson gani hakan kuma ya kasa faruwa,a duk lokacin dataso ganin fuskarta sai kanta ya fara ciwo tare juya mata,ɗan ya mutsa fuska tayi cikin ranta tace "where are you haiding ne?"ta faɗa tana turo bakinta,sosai yake bata haushin ɓoye fuskarsa da yake mata,cikin nasarar da suka samu Zarina ta manta komai tama manta cewa satota sukai,ta manta Mom,Abbanta,Sufyan,Tufik,abu ɗaya take iya tuna ta kuma fahimta shine “Heart dream” Turo ƙofar ɗakin da akaine yasa tayi saurin ware idanunta tare da zubawa ƙofar ɗakin idanun,saurin miƙewa tayi tare da zama waje guda ta ƙanƙame jikinta ta zubawa mutumin idanu,murmushi yay mata kana ya ƙarasu cikin ɗakin cikin so da ƙaunar ganinta yace "baby harkin farka?"kasa tankashi tayi domin haka kurum taci ta kasa yarda dashi,cije lips yay kana ya zauna kusanta yace "ohh baby badai harni kika manta ba,so how was ur night beby kin daɗe kina bacci harna gaji zarya"nanma shuru tayi masa ta ƙara ƙanƙame teddynta a jikinta ta shiga mutsa bakinta alamar tana son faɗin wani abu,ganin yadda bakinta ke motsi gashi gaba ɗaya sun jiƙe da saliva wanda ya ƙara hadda fidda asalin ƙyan lips ɗinta,yasa shi saurin lashe gefen bakinsa yana jin wani iri a ransa,cikin wata muryar yaudara yace "ohhya bebyna say something pls"hawaye ne suka wanke mata fuska cikin siririyar muryarta wacce bata fita sosai tace "who are u?"ɗan ware idanu yay alamar mamaki yace "Ohh bebyna ta manta lover ɗinta whatever dai i'm ur husband to be😱"kallonsa tayi da jiƙaƙƙen hawayenta tace "sure?" “yeah” shine amsar daya bata cike da murnar nasarar daya samu,ɗan murmushi tayi wanda ya bayyana haƙorin makkanta cikin muryar nutsuwa tace "Thank God,amma da naji tsoro sai nake ganinka kamar mugu irin kumurcin majinnan"ɗan ɓata fuska yay baice bata komai ba yakai hannu zai riƙe hannunta tayi saurin jaa baya,cije laɓɓansa yay yace "ok bbyna take a shower and za kiga komai kamar a mafalki so ki ɗauki hakan matsayin sabuwar rayuwa zaa kawo maki white clothe ki sanya as from today shine kayanki daga nan banson wata tambaga kin gane"yana faɗin hakan ya fice a ɗakin. Baki ta taɓe ita wani tsoransa ta keji haka nan,amma taji daɗi cikin ranta tunda yace shine zai zama mijinta tasan kuma miji never ya cuci matansa,miƙewa tayi tare shige wani ƙofa data gani gefenta ganin toilte ne yasa ta faɗa ta shiga sakarwa kanta shower tana gamawa ta maida kayan jikinta kana ta ɗaura alwala,sosai tai mamakin ganin dare ya ƙarayi cikin sauri ta gabatar da sallah sannan ta zauna zaman lazimi,tana iddar wasu Hadimai mata suka shigo kayan suka ajjiye mata sannan suka ajjiye mata kayan motsa baki danginsu fruit,wata Hadima ce tayi dariya tace "kice mun ƙaro wannan mai kalan aljanun ina aka sameta?" cewar ɗaga daga cikinsu kenan,Zaituna ce tace "kee! Saurara banson rashin ɗa'a meye haɗinki da ita?"Kuyanga Furare ta amshe maganar wajan faɗin "Babu fa,nidai ƴan matan duk abinda zaki ki ɗauke idanunki akan Lil prince domin shiɗin nawa ne ni ɗaya"Zaitunce ta maka mata harara tace "ke prince ya maida kuma iska na wahalan damai kayan kaba banda hauka irina Furera waya gaya maki tsarin mulkin Masarautar Bilhas jinin sarauta na kula baiwa,kima daina mafarkin samum prince domin yay maki nisa sosai"ta ƙare maganar tana kallan Zarina wacce taci gaba da laziminta cikin ranta idanunta rufe ba tare data kallesu ba,amma sosai maganganunsu ke damunta sbd bata sama da hayaniya ba sam. Zaitun ce ta ƙarasu wajanta tace "ƙanwata sannunki kinji mune masu alhakin kula dake daga nan zuwa sati biyi ki koma ɓangarenmu baki ɗaya,amma kiyi hqr da rayuwa ki karɓeta a yadda tazu maki,amma mene sunanki?"sai lokacin Zarina ta ware jajayen idanunta da suka sauya kala lokaci guda sbd tsaɓar tension ɗin data shiga,sosai take kallon Zaitun kafin ta ware laɓɓa tace "heart dream"tana faɗin hakan taja idanunta ta rufe ta shiga tauna laɓɓanta,girgiza kai kawai Zaitun tayi tare da faɗin "Allah yasa mudace"hannu tasa ta dafe kanta dake sara mata tayi sosai take son tuna inda taji kalman ta, “Allah yasa mudace”amma ta gagara tuna komai,cusa kanta tayi tsakiyan cinyoyinta ta shiga rera kuka kamar ranta zai fita a haka wani sabon bacci ya ɗauketa yatsanta cikin baki. Washe gari Fada Zaune Mai martaba yake kan karagar mulkinsa yana amsar bayanai daga wajan talakawa da kuma abinda ke faruwa a gari,wani dagacin baƙin da suka halarci Fadar wani ya numfasa yace "Allah ya ƙara girma yaja ƙwana muna da ƙorafi bisa babban filin da gwamna yay mana alƙawari bayarwa domin a gina makarantar islamiya yanzu kuma mun samu saƙo akan cewa ya fasa bada wannan babban filin,mu'alummu muna cikin tashin hankali bama da kuɗin saka yaranmu a manyan makarantu kuma muma munaso rayuwan yaranmu su inganta kamar t sauran yaran,wannan filin da za'a bamu jahadine kuma taimakon musulunci za'ai Allah yaja da zamanin sarkin sarakuna mai adalci a duba mana wannan lamarin"yakai ƙarshen maganar idanunsa na fidda ƙwaila. Mai martaba ya jinjina kai tare da bada umarnin rubuta bayanai cikin peper,haka ya dingajin abubuwan da talakawa ke buƙata kana ya sallami kowa,Mai martaba ya kalli Tiraki sannan ya bashi umarnin yaje ya ƙona peper cikin girmama Tiraki yaje ya aiwatar da abinda Mai martaba ya umarcesa dashi,Ɗan aikena ya shigo da sauri tare da zubewa gaban Mai martaba ya soma kirari kafin yace "Ran sarki ya daɗe baƙwan U.S ya sauka yana airport yanzu haka" cikin farin cikin jin mai tsaronsa yazu ya bada umarnin aje a taho dashi,kana zaman Fada ya watse Mai martaba ya shiga tirakarsa. Kilishi ta sami Jakadiya tace tana so ayi mata iso wajan Mai martaba,wajan 5 minutes Jakadiya ta dawo tare da zubewa gaban Kilishi tace "Allah ya taimaki uwar ɗakina saidai a tara nan gaba"cikin ɓacin rai Kilishi ta kalli Jakadiya tace "wai wannan wanne irin abune baka da ikon ganin mijinka a lkcn da kaga dama sai wanine zai baka dama?"Jinjina kai Jakadiya tayi tace "sai hqr haka tsarin Sarautar yake dole sai Fulanin Sura ta bada dama"rai ɓaci Kilishi tace "miƙomin Bakilawan can amma ni bazan iya lukutar masifa ba mata sai shegen iyayi kamar wani tafi"Kirara Jakadiya ta shigayi mata tare da zugata kana ta miƙa mata Bakilawan tayi waje. A hankali wata babbar mota ƙirar Bugatti tayi parking tsakiyar masarautar,cikin sauri Drever'n ya fito tare da dawowa side ɗin baya ya buɗe ƙofa kana ya ƙame ƙam kamar wani dogari,wanda yake a zaune a bayan motar a hankali a ajjiye news peper ɗin hannunsa,gajiyayun fitinannun idanunsa yaja ya lumshe tare da taune jajayen laɓɓansa masu taushi,wani zazzafan numfashi ya fesar ta hancinsa kana ya shiga murza ring ɗin hannunta wanda ya kejin soyayyarsa kamar ransa,ƙyaƙƙyawane ajin farko Allah ya bashi murɗaɗɗan jiki kana ganinsa zakasan tabbas shiɗin soldier shi,hannunsa yasa ya shafi sajen fuskarsa kana yay ɗan gyara murya kaɗan wanda ya jawo hankalin drever'n cikin sauri ya amshi news peper ɗin tare da wayoyinsa,cikin isa da taƙama haɗi da izza ya zura da ƙyawawan ƙafafunsa waje ya ɗauki some minutes kafin ya fito da dukkan jikinsa,Sarki ya tabbata ga ubangijin daya tsara wannan halittar ni kaina na alƙalamina ya kusa faɗuwa,sanyen yake da farar t.shirt mai ƙaramin hannun hakan ya haddasa bayyanar murɗaɗɗiyar arms ɗinsa,sai dugun wandonsa na kakin sojoji yayinda ya ɗaura rigar uniform ɗinsa a waist ɗinsa,tsaiwarsa ya gyara tare zuba hannayensa cikin aljihun wandonsa,cije lips yay wanda hakan ya zama kamar habit ɗinsa,cikin wata zazzaƙar murya mai daɗi da taushi yace "Masarautar bilhas" *_sorry yau banyi edited bai idan anga errows sunyi yawa afuwa, zan ɗan rage yawan typing naga bakusan yin comments bansan mai yasa😂😂😂✋🏼tafiyar fa yanzu aka soma Dan darajar Allah da manzonsa ayi share kuma ayi comments🙌🏻_* THE NEW EMIR IS NOT FREE IS FOR SALE Abubuwan da suke cikinsa yasa bazan iyayi free ba,ba wai dan baku kai na baku a ƙyauta ba,fatan zaku fahimci Sarauta akan farashi mai sauƙi Akwai specail grp,Normal grp,Vip grp wanda kakeso shi zaka shiga,zuwa gobe za kuji kuɗin littafin afuwa bazan iya free page masu yawa ba iya 10 zan tsaya ina maku sahihiyar ƙauna😍😍😍A shirya sosai domin koda kuɗinka saida rabonka,bana jin za kuyi asarar kuɗinku🙌🏻🙌🏻. 08119237616 Sarauta👸🏼 https://www.wattpad.com/1030172141?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=nimcyluv&wp_originator=Blh6Mu3EzrBkjD4BiWmzf285dWVj5YiUUuBRoGy01hS0mERC1mUR9vQkUMO9RwMgwf%2BfgZeJiVJp6zbfgWZ%2F90cbe36PUMEkY6AcUViUZ4e77jBD8fgISavzW8Z1lXeE THE NEW EMIR _Wattpad *Nimcyluv*_ Dan Allah wanda ba suyi following nawa a wattpad ba,su daure su shiga suyi domin hakan shine ƙauna da kuma ɗaga darajar littafina😍Alkairin Allah ya kai maku masoya Nimcy ina sonku bilhaƙƙi. *_@telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ 9-10 Narkakkun idanunsa ya zubawa cikin Masarautar yana yaba ƙyanta da kuma tsarinta,komai na masarautar abin birgewa ne,sai ƙyalli da sheƙi take faɗin kuɗin da aka kashe wajan tsara masarautar ɓata baki ne,taɓe baki yay tare da juya fararan ƙwayar idanunsa,Wani Bafade ne ya ƙarasu wajan da sauri yana zuwa ya samu kansa da zubawa Captain kirari kamar wani sabon Sarki kana yace "Mai martaba yace akai ka masaukinka anjima yana nemanka fada"cewar ɗan aiken,shuru wajan ya ɗauka domin Saifudeen ko inda ɗan aiken yake bai kallah ba bare ya saka ran zai tankasa,jinjina kai Bafaden yay yana girmama girman izzar mutumin ko Lil prince baya wannan jan ajin,cikin gajiyawa da kallon da mutane suke masa ya ƙara gyara tsaiwarsa tare da lumshe lulu eyes ɗinsa masu firgitar da ƴar mace ta faɗa tafkin ƙaunarsa,ya ware laɓɓansa cikin muryar mai amo da sauti yace "I need to rest" ya faɗi hakan yana ware manyan idanunsa a kan ɗan aiken,sosai haiba da ƙwarjin Saifudeen suka zuciyar ɗan aiken cikin rawar jikin yace "mai martaba ya bada uwarnin kaika masauki saika biyoni"ya faɗa yana yin gaba,shima Saifudeen baya ya mara masa tare da yiwa drever'nsa wanda kuma ya kasance bodyguard ɗinsa nuni daya biyosa,motar ya faɗa kana ya dinga binsu a baya a hankali har suka isa wani ƙaramin ɓangare a cikin gidan sarautar wanda ya kasance yana kusa ɗakunan barori da kuyangi,cikin rawar jiki ɗan aiken yasa kai ya buɗe ƙofar kana ya shiga ciki,sashin ya haɗu domin hadda bene a ɓangaren da aka kaisa,cikin hali na gajiya ya faɗa wani bedroom dake tsakiyar ɗakin yana shiga ya saka key ya kulle,direct bathroom ya shiga babu jimawa ya cire kayan jikinsa tare da tsayawa saitin shower ya sakarwa kansa ruwa,duka hannayensa ya saka ya dafe bango dasu kana ya sadda ƙasa ruwa'n yaci gaba da sauka a naked fresh skin ɗinsa mai ɗaukan idanu,lumshe dara daran idanunsa yay yana sauraran yadda ziciyansa ke bubu very past ba tare daya san dalili ba,tunda ya samu saƙon an turashi 9ja masarautar bilhas domin kula da lafiyar Mai martaba data ɗansa,ya samu kansa cikin tsoro da fargaba haka nan yake samun kansa cikin faɗuwar gaba,wani zazzafan numfashi ya sauke tare da ware manyan idanunsa ya ɗaga kansa sama ruwa'n shower ya soma sauka saman ƙyaƙƙyawar fuskarsa bai ɗauke fuskarsa ba saida yaji numfashinsa na shirin ɗaukewa,kana ya janye fuskarsa ya kashe shower'n tare da ɗaura alwala,wani ash ɗin towel ya ɗauka ya ɗaura saman waist ɗinsa kana ya ɗauki ƙarami ya shiga goge sumar kansa,saida ya tsane jikinsa sosai kana ya fito a toilet ɗin,cikin nutsuwa ya shiga shafawa chocolate skin ɗinsa versiline mai daɗi da kuma sauƙin zafi a jiki,yama gamawa ya ɗauki turare ya feshe jikinsa dashi,wani long blue ɗin jeans ya ɗauka ya saka tare da wata red ɗin riga mai hula wacce ta kama jikinsa sosai,hatta nipples ɗinsa saida suka bayyana,comp ya ɗauka ya taje sumar kansa tayi luff a kansa har zuwa wuyansa sai zabga ƙamshi da ƙyalli take,miƙewa yay ya shimfiɗa abun Sallah ya gabatar da sallar Asar kana ya faɗa saman bed ɗinsa cike da gajiya bacci yay gaba dashi. Zarina's pov Tunda ta tashi da asuba tayi sallah bata ƙara ƙwanciya domin yin wani bacci ba,sosai tsoro da fargabar maganganun su Zaitun ya cika mata zuciya duk yadda tayi ƙoƙarin fahimtar zancen nasu amma brain ɗinta yaƙi bata damar hakan,tana zaune rungome da teddyn ɗinta sai sauke ajjiyar zuciya take sbd kukan data sha,a hankali aka turo ƙofar ɗakin aka shigo,cikin murnar ganinsa ta miƙe da sauri ta isa garesa,idanunsa ta zuba masa tana son cewa wani abu amma ta gagara,Idanu Prince ya zuba mata yana mai jinjina baiwa da tsarin halittarta,sosai brest ɗinta suke dagula masa lissafi,amma yay alƙawarin bazai taɓa sex da ita ba,amma tabbas zai rage zafi,kuma yay alƙawarin kozai rasa komai nasa saiya mallaketa as his wife,kallo guda yay mata yaji ta ƙwanta masa kuma nada bada jimawa ba zai gabatar da ƙudurinsa wajan Mai martaba,Murmushi yay mata tare da ware hannayensa alamar tazu garesa,kasan cewar bata fahimtar komai sai abinda aka ɗurata a kai yasa batayi wani tunani ba ta shige jikinsa,saurin cire jikinsa tayi jin wani abu ya daki kanta,runtsa idanunta tayi da ƙarfi cikin rawar murya tace. “YA HALILU YA GAFARU” Sai kuma hawaye ya wanke mata fuskar wani jira ya fara ƙwasarta,ganin zata faɗi yay sauri saka wani ya jawota jikinsa,ya salam Zarina ji tayi tamƙar ana watsa mata dalma a jiki hakan yasa ta soma fita a hayyacinta,numfashinta ya shiga ɗaukewa ta fara fisge² tamkar wata sabon kamu,wani shu'umin murmushi yay ganin yadda brest ɗinta suke tsalle cikin farar rigar jikinta,ɗaukanta yay cak ya nufi saman bed ɗin ɗakin da ita,kana ya shiga ƙoƙarin haɗe bakinsu waje ɗaya domin sosai wani maganaɗisun sha'awarta ke ƙwasarsa,dunda yake sex da mata bai taɓa jin sha'awarsu yana yine domin biyan buƙatar ƙansa,amma yau anwayi gari yay arba da macen da ko idanunta ya gani sai yaji mararsa ta murɗa,ganin da kaske so yake yay kissing lips ɗinta ya bata san lokacin data gantsara masa cizo da ƙwasa a guje kamar mahaukaciya tayi waje ba. A ɗan firgice ya farka daga nauyayyen baccin daya ɗaukesa mai tarin mafalkai marasa daɗi,shuru yay ya shiga maida numfashi,zan ya nisa cikin zazzaƙar muryarsa mai amo da daɗi yace. "ya ubangiji nayi tawassali da ƙyawawan sunayenka guda ɗari babu ɗaya ya Allah ka shigemin gaba cikin lamarina,bana damuwa da kowa da komai rayuwan talakawa dayi rantsuwa zan kare rayukansu shine gaba na,amma wannan baiwar Allah da nake tunani a kanta ta dameni,ta tsayamin a zuciya tana neman tarwatsamin brain da tunaninta ya rabbi idan Aljana ce ki rabu dani domin nayi imani da Allah nafi ƙarfinsa da yardar Ubangiji,idan kuma mutunce ina rokanki daki baiyana gareni ki gayamin abinda yasa nake mafalkinki"ya gare maganar yana langwaɓar dakai tamkar ƙaramin yaro,ganin lokaci naja ga kuma kiran da Mai martaba yake masa yasa ya miƙe a hankali tare da faɗawa toilet yay taken shower kana ya fito ya shirya cikin uniform ɗinsa na sojoji mai kalan amy colour,mai saka hula ba sai gyara gashin kansa daya kumayi kana ya fice daga cikin sashin gaba ɗaya ya nufi ɓangaren Fada wacce ya gani ɗazu. A baki Fadar ya tsaya yana jiran ai masa iso,ɗan aikene ya dawo yace "Mai martaba ya baka dama"taɓe baki yay ganin yadda jikin ɗan aiken ke rawa sai kace wanda yay arba da zaki,cikin nutsuwa da kamala ya sanya kansa ciki Fadar bakinsa ɗauke da sallama,gaba ɗaya jama'ar Fadar suka zuba masa idanu hatta Mai martaba saida ya kallesa,Tiraki dake kusan mai martaba yace "he just look like Sufrak bilhas" kallon da Mai martaba yay masa yasa yay saurin sadda kansa ƙasa tare da faɗin "tuba nake" Saifudeen bai tsaya wajan kowa ba ya tsaya gaban Mai martaba tare da sunkuyar da kansa ƙasa cikin girmamawa yace "Allah ya taimaki sarki na amsa kira"jinjina kai Mai martaba yay kafin ya gyara zama yace. "Muna maka barka da zuwa masarautar bilhas fatan kasan dalilin zuwanka nan? Daka yau zakana kasancewa dani a Fada har a tashi daga zaman Fada,sannan dukkan wani taro da zani kana side ɗina sbd tsaro,muna son ka saka idanunka a kan kula da wannan masarautar,sannan aƙwai hukunci mai girma ga duk wanda ya shiga lambu ba tare da izini ba,haka nan kuma wajan dawakai,fatan zaka sanye idanunka a kan wannan guri biyun da muka faɗa?" lumshe idanunsa Saifudeen yay tare da shafa gefen fuskarsa mai cike da saje sosai ya kejin laɓɓansa sun masa nauyi harya kasa magana sai samun kansa da jinjina kai alamar gamsuwa da maganar Mai martaba,shikansa Mai martaba saida ya jinjina girman miskilancin Saifu yana tunanin irin halinsa yana kamar ya haɗa jini da sarauta,Mai martaba ne ya gyara zama sannan yace. "zaka sami maid a cikin kuyangun gidanan wacce zata dinga kula da cinka da shanka da kuma kula da tsaftar muhalli,idan ka samu lkc saika duba ka ɗauki wacce tai maka,mun salleka zaka iya tafiya daka gobe aikinka zai fara"miƙewa Saifu yay ba tare daya ce komai ba,yabar Fadar. Wayarsa ce ta fara ringing alamar kira,banza yay da ita yaci gaba da tafiya yana bada faɗi tare lumshe idanunsa,wani kiranne ya sake shiguwa jin ringing ɗin yana da banbanci dana ɗazu yasa yay saurin picking tare da manna wayar a kunnansa,cikin shagwaɓa da zallar ƙauna yace. "Abbuna nayi missed ɗinka kewanka ya dami zuciyana hope kana lafiya"ya ƙare ya turo bakinsa gaba kamar ƙaramin yaro,shuru yay yana sauraran abinda akece masa ta cikin wayan,wani ƙwataccen murmushi ya saki wanda ya baiyanar da lumawar beauty point ɗinsa haɗi da gap teeth ɗinsa,cikin soyayya ce "you know i luv u so ban jure rashinka Abbuna and..."maganarsa ce ta tsaya ganin ta fito a guje kamar mahaukaciya gaba ɗaya gashin kanta ya hargitse har ba'a iya ganin fuskarsa,sosai ya zuba mata idanu musamman yadda waist ɗinsa ke juya ta cikon dugun farin wandon da aka bata,taɓe baki yay ba tare daya ɗauke idanunsa daga gareta ba,ganin ta nufi hanyar fita daga masarautar yashi faɗin "Abbuna i will call u lrt luv u"yana faɗin hakan ya tsinke kiran ya cillar wayar a aljihu,yadda take gudu iya ƙarfinta yasan cewa bata cikin nutsuwarta,tsaki yaka kana ya rufa mata baya da gudu. *_😂wasa farin girki bana cewa komai aci gaba da karatu a kakkaɓe zani a gyara zama wannan shi ake kira da sabon salo😍_* THE NEW EMIR IS NOT FREE IS FOR SALE CIKIN FARASHI MAI SAUƘI NASU KUƊIN YAKAI 500 DUBA DA YADDA ABUBUWA SUKAI YAWA YASA NA BARSHI A 200 KACAL👌🏻MAI BUƘATAR VIP DOMIN SAMUN LITTAFAINA DANAI NA KUƊI KAMAR *IZZAR SO DA SAI NA AURETA HAƊI DA THE NEW EMIR* ZAI IYA BIYAN KUƊI 500 MAI MAKON 1K WANNAN ADALCIN NAYI SHINE SABIDA ALLAH DA MANZONASA DOMIN KUƊIN YAFI HAKA A ƘA'IDA KO WANNE LITTAFI 300 GUDA UKU YA TASHI 900 KENAN HAKA NAN THE NEW EMIR KUƊINSA 500 AMMA SABIDA WANI TUNANI DA NAYI YASA NA RAGE KUƊIN MAI BUƘATAR *THE NEW EMIR* ZAI BIYA 200 WANDA YAKE BUƘATAR *VIP GRP* WANDA ZAI SAMU DUKA LITTAFAINA ZAI BIYA 500 ZAI SAMU POSTING KULLUM CIKIN ƘWANCIYAR HANKALI MASU 200 KUMA TSAKANI DA ALLAH BA ZAN SAMU DAMAR POSTING KULLUM BA AMMA NAI MAKU TANADI MAI GIRMA🙌🏻😂MAGANA DAN ALLAH IYA KUƊINKA IYA SHAGALINKA KUSAN CEWA WLH WANNAN KUƊIN YAFI HAKA,SO A FIRFITO AZU A FARA PAYMET DOMIN SAMU DAMAR SHIGA PAID GRP KADA A FARA BABU KAI,NA SHIRYA PROGRAM NA MUSAMMAN GA VIP GRP WANDA LIKITANMU ZAI ƘARA WAYAR MANA DA HANKALI AKAN GYARAN JIKINMI BAKI ƊAYA😚🤝🏻 *YADDA ZA'A I PAYMET ACCOUT NO 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BACK 👉🏼SHADAR BIYA 08119237616 SAI A CILLAKA GRP DAN NAJI ALERT AYI HQR DA KATI🤣✋🏼 DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI 08119237616* Kuɗinka mutuncinka🙇🏻‍♀️ Dan Allah da manzonsa ayi share Sarauta👸🏼 THE NEW EMIR _Wattpad *Nimcyluv*_ *_@Telegram_* https://t.me/joinchat/U6Qw0BuhKkqh5GZ8RadieQ 11-12 ```NIMCYLUV🤏🏼``` Gudu take iya ƙarfinta ba tare data san inda take saka ƙafarta ba,sosai take cikin tashin hankali tsoro da kuma firgiji,babu abinda take gani cikin idanunta sai wani ƙaton baƙin dodo yana kawo mata cafka dason ƙwace daimond ring ɗin hannunta sai zalalo harshe waje yake,gane hakan yasa taci gaba da gudu tare ds jure dukkan wani zafi da raɗaɗin da ƙafarta keyi mata,burinta bai huce ta jita jikinta wanda zata samu nutsuwa ba,sosai take son tsira daga sharrin jibgegen dodo'n. Saifu ganin yadda take gudu kamar wata barewa ga kuma yadda ta kusa nawowa daf da ƙatutun ƙofar masarautar yasa shi ƙara ƙaimi tare da rufa mata yana mai jin haushin gudun da take,taku ɗaya zuwa biyu yay ya damƙo hannunta,ihu tasa ta shiga fisge² alamar ƙwatar kanta,hannu yasa ya ɗalle mata lips cikin ƙaushasshiyar muryar yace. "kee! oya buɗe idanunki maza" ya faɗa yana zuwa mata fitinannun idanunsa,Zarina kam sam bafa fahimtar abinda yake cewa sabida wani irin tsoro daya kamata,cikin firgici ta buɗe manyan idanunta tare da kallon wani side ɗin nada ban,wata ƙaƙƙarfar ajjiya zuciya ta sauke ganin dodon ya juya da gudu fukafikinsa naci da huta,jikinta ne ya saki gaba ɗaya numfashinta ya tsaya ta faɗa jikinta babu numfashi,ɗan ware manyan idanunsa yay alamar mamaki,kasa aikata komai yay sai fuskarta daya zubawa idanu yana son ganin full face ɗinta amma gashin kanta daya zuba saman fuskarta yaƙi bashi damar gani,a kasalance ya miƙa hannu da niyar matsar da gashin fuskarta yay saurin tsayawa sabida muryar Lil prince daya daki kunnansa,tsayawa yay ba tare daya taɓa komai na jikinta ba. "let her go" Shine abinda prince ya faɗa lokacin da yake ƙarasuwa wajan cikin shigarsa ta ƴar ƴan sarauta,taɓe baki Saifu yay banda hali na taimako ita harta isa ya taɓa jikinta ba'a haifi wata ƴar macen da surar jikinta zata ruɗesa ba,tsaki yaɗan jaa a hankali kana ya sake ta faɗi ƙasa,yanayin yadda fuskarta ya sauya zaka san tabbas taji zafin faɗuwar,yana sakinta ya juya abinsa tare da soma tafiya cike izza da taƙama da kuma nutsuwar daya gama ratsa jinin jikinsa. Tsayawa yay yana kallonta babu abinda ya zubawa idanu a jikinta irin ƙirjinta ganin yadda yake sama da ƙasa saiya bawa brest ɗinta dake cikin riga damar juyawa,wani wahalallan yawo ya haɗiye a ransa yana yaba ƙyawun halittar yarinyar,bai taɓa ganin yarinya mai ƙaramin shekaru da irin wannan girman halittar ba,sosai wutar sonta da ƙaunarta ke ratsa masa sassan jikinsa,tabbas yana jin zai aureta kuma ya zauna da ita matsayin yana sonta,zai zama mutum na farko daya karya tarihin masarautar bilhas,zai auri kuyanganrsa kuma zai zauna da ita,domin bazai iya jure kallonta haka ba,feelings ɗinta da ƙaunarta na neman wargatsa masa ƙwaƙwalwa,dole yaje ya faɗawa Mai martaba ƙudirinsa na auren *Kuyanga Zarina* da wannan tunanin ya saka dukkan hannunsa ya ɗauke,babu inda ya tsaya sai sashin da aka sauketa,yana zuwa ya ƙwantar da ita tare da zuba mata idanu cikin mayan sonta daya gama ɗibarsa yasa hannu ya shafi wuyanta tare da zura yatsansa tsakiyan brest ɗinta,lashe lips yay kana ya miƙe ya nufi wani ɗan ƙaramin fridge gorar ruwa mai sanyi ya ɗauka tare da ɓalle murfin gorar ya sheƙa mata ruwan cike da mugunta,wata ƙyaƙƙyawar ajjiyar zuciya ta sauke. Zabura tayi ta miƙe zaune tare da fasa komai,kanta ta juya ta fara ƙarewa ɗakin kallon,cikin muryar shagaɓa da kuka ta fara kiran "Mom! Abba! Yaya!"tsoro ne ya kama prince yana mamakin yadda maganin da suke mata harya wargatse,kallonsa tayi kana tace. "who are you pls? Where is my Mom i want to see her dan Allah let go of me"ta faɗa tana sakin wani kukan,haɗe rai Lil prince yay cikin kakkausar murya yace "Mom!Abba!Yaya da kike babu abinda za suyi maki kingane,ki ɗauka dukkansu sun mutu kene kikai saura a wata duniya tada ban,duniyar ƙare kukanki babu mai jinki,sannan nayi alƙawarin da ƙarfin mulkina haɗi ikona da cikar izzata saina mallakeki matsayin mata ko kina so ko bakisu,tunda harni prince na amince da hakan tabbas saina aikata,kuma sonki da nake bazai hana naci maki uwa ba and ki cirewa zuciyanki tunanin wani idanma aƙwai,idan kuma babu fny kin tsira daga shiga ko mata" Tsoransa ne ya kamata gaba ɗaya jikinta ya shiga rawa kamar ana kaɗa mata gangi,cikin hukuncin Ubangiji ta shiga karanta addu'a lokacin da kaji tsoron zaluncin wani mai mulki,bakinta na rawa taci gaba da nanata addu'ar. "اللهم رب السموات السبع ،ورب العرش العظيم ،كن الى جارا من (فلآن) واحزابه من خلا ئقك،ان يفرط علي احد منهم او يطفى،عز جارك،وجل تناوك،ولا إله إلا أنت ." Ta ƙare addu'ar cikin kuka ganin kukan bashi da magani yasa ta miƙe tare da shigewa toilet tayi alwal dan bata jin zata iya wanka,abin sallah ta shimfiɗa kana ta zauna ta fara tilawar al'ƙurani cikin ranta ta daɗe a zaune kana akai kiran sallar magrib,miƙewa tayi ta gabatar da sallah kana ta mayar da sallar issha'i bayan taji anyi kira,tana zaune si Zaitun suka shigo hannunsu ɗauke da abinci da abisha kala² su dubilan,alƙaki, bakilawa,apple,inibi,da dai sauransu,bata kulasu ba haka Zaitun ta gama surunta ta fice a ɗakin cike da tausayin Zarina. Ta daɗe zaune a wajan tana kaiwa Ubangijinta kukan cikin hawaye da kuma tausayin halinda take ciki a yanzu,sosai ta zurfafa tunani tana son tuna inda aka ɗaukota da kuma inda take a yanzu amma abun ya gagara,da wannan tunanin bacci ya ɗauketa ba tare data sanya komai cikinta ba. Saifu zuciyarsa fal baƙinci ya shige side ɗinsa,shi kansa bai san ƙuncin daya samu kansa aciki ba,akan luntsumemiyar kujerar dake parlour ya zaune,wani zazzafan huci ya fesar daga cikin bakinsa,cikin ɓacin rai ya cusa hannayensa duka biyun cikin tulin sumar kansa ya hargitsa,cikin zazzaƙar muryarsa mai sauti da amo yace "who is she,why zan taɓa ta? Damn it"ya faɗa yana kaiwa ƙujerar dake zaune naushi,miƙewa yay da sauri ya shiga zagaya parlour can yay wani murmushi wanda ya tsaya iya laɓɓansa tare dajan gemunsa yace "ji banza wai let her go,bata tsarina bare kayi wani banza tunani da wata muryarsa ƙatuwa zai fasan kunne"ya ƙare maganar yana ƙwaɓe fuska,amma gudun me take haka? Kamar wata mahaukaciya ƙilama itama ƴar Mai martaba ce,ya ƙarasa maganar cikin ransa lokacin da yake samu waje ya zauna,ya mutsa fuska yay sosai cikinsa ki kiran yunwa,miƙewa yay ya nufi kichin yana zuwa ya kunna gas tare da ɗura small put saman gas,ya ɗan jima kana ya ɗauki indomie ya zuba ya rasa tayaya zai dafa ta,ya nayi yana jaa baya,bayan indomie ta dafune yasa hannu zai buɗe murfin pot akai rashin sa'a tiriri ya daki hannunsa,da sauri ya saki pot ɗin tare da faɗin "auchiii"kashe gas ɗin yay yama hqr dayin girkin,bedroom ɗinsa ya shige tare da buɗe fridge ya ɗauki hollandia da cake ya soma ci,bai wani ci da yawa ba ya ajjiye sauran,kana ya miƙe ya nufi bathroom wanka ya sakeyi kana ya sauya kaya ya nufi masallaci domin yin sallah magrib,bai dawo sashin nasa ba sai wajan 10pm yana dawowa ya kira abbunsa vedio call yayta zuba masa shagwaɓa kamar ba soja ba😂. A 2weeks lrt Haka Saifudeen ya kama aikinsa,koda yaushe suna tare da Mai martaba,haka zai ƙaraci tsaiwarsa gefen Mai martaba ba tare da yace ƙala ba,ko magana akai masa saidai ya jinjina kai alama yaji koya gamsu,a haka harya fara fahimtar Masarautar,a nan ya fahimci Masarautar ba irin Masarautar da yake tunani ba,Masarauta ce mai son kanta wacce bata damu da al'ummarta ba,burinta shine ta gina kanta,a nan ya fahimci zallar zalunci da akewa talakawa da ƙarfin mulki,tabbas idan yace ransa bai ɓaci ba yay ƙare bashi da ra'ayi shiga sabgar daba tasa ba,amma bazai iya ganin zalunci ya ƙyale ba dalilin hakan yay rantsuwa da alkur'ani akan zai kare rayukan talakawa da kuma dukiyoyinsu bisa gsky da amana,duk iya wannan tsayin lokacin Saifu bai taɓa ganin Zarina ba hasalima ya manta da ita. Zarina an ƙara mata tsaro sosai inda take danko waje bata fitowa sabida tsaro,tayi kuka harta gaji kuma ta yarda da zancen Prince inda yake cewa ta ƙare kukanta babu mai jinta,waje ɗaya take jin daɗi idan taga Zaitun takan ɗebe mata kewa sosai harta mantar da ita abubuwa da yawa sosai take ƙaunar Zaitun ɗin kamar yadda itama take ƙaunarta,yanzu ma tana zaune tana karatun alkur'ani kamar yadda ta saba,turo ƙofar da akai itane yasa tayi saurin ɗaga jajayen idanunta ta saukesu akan ƙofar,ajjiyar zuciya ta sauke mai ƙarfi ganin Zaitun,amma ganin halin da Zaitun ɗin ke ciki yasa ta zuba mata idanu,cikin kuka Zaitun tace. "Zarina mun shiga uku,yau shine wa'adin da Mai martaba ya ɗiba a kanki a yau yake buƙatarki a tirakarsa,babu wanda yasan wannan zancen saini domin nice Kuyangarsa ta Amana,amma Zarina ban iya bari a cutar dake yaya zanyi domin na kare mutuncinki?" Ware manyan idanunta tayi cike da tsoro kana kuma wani sabbin hawaye suka zuba cikin idanunta,alkur'ani hannunta ta rungome ta shiga rera kuka kamar ranta zai fita,wannan wacce irin rayuwace? Wannan wanne irin zamani muke ciki? Mai yasa shugabanni suke amfani da ƙarfin mulkinsu domin cimma nasaransu akan talakawansu? Shin shi kaɗai ne mai wannan halin ko duk sauran masarautu haka suke? Mai yasa akoda yaushe talaka shine a ƙasa? Mai yasa talaka bashi da wata power bashi da wani ra'ayi sai abinda shugabanninsa suka tsara masa. Zaitun ma kukan ta saka ta rungome Zarina tana faɗin "Alfarmar Annabi da kur'ani ba zaki tuzarta ba,zanyi duk yadda zanyi na kare rayuwanki da dukkan ƙarfina da kuma ikona,dan Allah Zarina dukkan abinda nace maki kada kiyi musu kawai ki aiwatar kada ki sake ki buɗe wannan ƙofar inda bani bace nazu" tana faɗin hakan ta rugu da gudu tabar ɗakin. Kukan Zarina ne ya tsaya tabi bayan Zaitun da kallo,hannu ta ɗaga sama tace "Ya Allah kaine gatanmu a wannan lokacin kaine zaka iya kiyaye rayuwarmu daga sharrin wannan mutanen,Ubangiji ka karemu da kariyarsa Ubangiji ka tsaremu da tsarewarka Ya gaffaru kayi mana gafara idan mutuwa ce hutu garemu Ubangiji ka ɗauki rayuwarmu mu hutu"ta ƙare addu'ar cikin wani kuka mai rikita zuciyar mai sauraranta. Misalin 10 na dare,tana zaune tsakiyar gado tana rusar kuka,anyi mata shiga ta sarauta idan kaganta zaka ɗauka ta haɗa jini da sarauta sabida adon data sha,wasu kuyangu ne su biyu ne suka shigo cikin ɗakin,kana ganinsu kasan amintattun Mai martaba ne wanda suka san sirrinsa,suna zuwa suka kamata tare da miƙar da ita tsaye,sosai ta ƙara rushewa da kuka ganin da gske yau za'a rabata da mutuncinta,haka suka ɗauketa basu tsaya ko ina ba,sai Tirakar Mai martaba suna zuwa suka ajjiyeta saman luntsumemen gadonsa na alfarma,kana suka fice daga ɗakin,Cike da farin ciki Mai martaba ya fito daga cikin wani bedroom ɗin daga shi sai wani ƙaramin boxer yana zuwa yasa hannu ya kashe hasken ɗakin,nan duhu ya bayyana a ɗakin,kukanta ne ya ƙaro cike da tsoro ta fara girgiza kanta alamar bata so,ƙara kusantuta yake yana zuwa ya fisgota ta faɗa jikinsa,cikin sauƙi ya zare kayan jikinta sabida nauyinsa daya sakar mata,cikin zumuɗi ya kaiwa brest ɗinta cafka sabida tsune masa idanu da sukai,sosai ya fara romantic ɗinta babu ji babu gani,banda kuka tana roƙansa magiya babu abinda take,hannu yasa ya zare pant ɗin jikinta kana ya ɗauki maganin da boka ya bashi ya tura mata a ƙasanta. Da gudu ta fito daga ɗakin da aka kulleta ko ina na jikinta ɓari yake kamar mazari,tama rasa wacce hanya za tabi domin kuɓutar da ita,ƙara ƙwasa tayi da gudu ta nufi wata hanya inda rashin sani ya kawota ƙofar Tirakar Mai martaba,tsayawa tayi da kukanta sabida kukan data jiyo daga cikin ɗakin wanda ta tabbatar nata ne,shikenan abinda take gudu ya faru zuɓewa tayi a wajan tana rusar kuka kamar ranta zai fita,motsin da tajine yasa ta ƙwasa da gudu tayi wani ɓangaren,gaba ɗaya ta fice a hayyacinta kamar mahaukaciya banda kuka da kiran sunanta babu abinda take. Yana tsaye yana amsa waya yaji anfaɗu jikinsa babu numfashi,cike da tsoro ya ƙatse wayar tare da tallafota zuwa jikinsa,ƙyaƙƙyawar fuskarta ya zubawa idanu saida numfashinsa ya kusa ɗaukewa sabida tsarin halittar ta,juyawa yayi domin yaga abinda ya bata tsoro koya biyota amma baiga komai ba,ganin wajan babu kowa kuma dare yayi,yasa ya ɗauketa cak tare da mannata da faɗɗan ƙirjinsa ya nufi sashinsa da ita,yana zuwa ya shimfiɗeta ya ɗauko ruwa mai sanyi ya shafawa fuskarta,a firgice ta farka tare da saka wani sabon kukan ta ƙanƙamesa tare da turo fuskarta tsakiyar ƙirjinsa,lumshe idanunsa yay yana sauraran yadda take cizonsa haɗi daya ƙoshinsa gaba ɗaya ta fice a hankalinta,dara daren idanunsa ya buɗe ya manna a kanta,ganin tana abu kamar mahaukaciya koda yay magana ba lallai tasan abinda yake faɗa ba,a hankali ya tallafo haɓarta ya zuba mata narkakkun idanunsa,cikin mutuwar jiki da kuma kasalan daya saukar masa ya ɗura jajayen laɓɓansa saman lips ɗinta tare tura halshensa cikin ƙaramin bakinta. *LAST FREE PAGE* *_200 FOR NORMAL GRP,500 VIP GRP,ƳAN VIP SUNE WANDA ZASU SAMI PAID BOOKS ƊINA DA NAYI DA KUMA THE NEW EMIR,ADA NACE 1K AMMA YANZU YA DAWO 500 SABIDA ALLAH,WANDA YAKESON IYA THE NEW EMIR TA NACE 500 YANZU KUMA 200 AMMA IYA SHI ZAKA KARANTA,SANNAN ƳAN NOMARL GRP BAZAN SAMU DAMAR YI MASU POSTING KULLUM BA,ALBISHIRIN GA ƳAN VIP BABBAN LIKITANMU YA SHIRYA TSAF DOMIN YI MAKU BAYANI AKAN ILLAR INFECTION DA YADDA AKE SAMUNSA,DA KUMA AMFANIN GYARAN BREST DA KUMA KALOKIN MAGANIN DA ZAKI IYA AMFANI DASU WANDA BA ZASU BAKI MATSALA BA,MUNA DA PROGRAMS KALA² DOMIN ƳAN UWA MATA SU AMFANA AMMA WANNNAN DAMAR TA ƳAN VIP CE,DOMIN ANCE IYA KUƊINKA IYA SHAGALINKA,YADDA ZAKI PAYMET, 0116886423 SULAIMAN NAI'IMA S UNION BANK PLS NAJI ALERT ƳAN NIGER SUYIMIN MAGANA DA PRVT ZAN MASU BAYANIN YADDA ZASU BIYA NASU KUƊIN,WANA BASHI DA ACCOUT AƘWAI MASU P.O.S😂🤣 SHAIDAR BIYA 08119237616 😘_* Dan Allah kuyi share Kuɗinka mutuncinka😂 Samun haɗe a paid book, Share Comments Vote 08119237616 Sarauta👸🏼 TNE *13-14* *The New Emir is for sale pay before you read🤟🏼,How to subscribe 200 for nrml grp,and 500 for vip wanda zasu samu all paid books ɗina, Accout no👉🏼0116886423 Sulaiman Na'ima s Union bank, proof of payment send it to my wasapp no 08119237616 and pls guys kada a fitarmin da book waje👏🏻✋🏼* Cikin gushewar hankali da rikecewa haɗi da zaucewa Mai martaba yaci gaba da shigewa jikinta,a duk lokacin daya shiga jikinta yana jinsa a sama domin ya riga daya manta inda yake,bashi da wani buri daya huce samun gamsuwa da ita,sanadin shiga jikinta yasashi sanin cewa tabbas shiɗin lafiyayyen namijine mai jini a jika,a kanta kuma yasan cewa zai iya shafe a wanni saman mace ba tare daya samu gajiye ba ko kuma sinadarin jikinsa ya saki,san zuciyarsa da neman duniyarsa ya rufe masa idanu yayinda ya manta cewa ita ɗin budurwace bawai wacce ta nuna a harkarfa,yadda yake sakin jikin yana shige jikinta tare da sunbatu yana sakin magana kaɗai zaisa ka tabbatar ba ƙaramar shigarta yake ba,ya saki dukkan wani ƙarfinsa kuzarinsa lafiyarsa a kanta,zafi da raɗaɗin da ratsa jikinta haɗi da lungu da saƙo na sassan jikinta ya sata fice cikin hayyacinta,banda ƙiran sunan Allah babu abinda take,wata azaba ta musamman wacce bata taɓa jinta ba tunda tazu duniya ta keji tana ratsa ƙasanta,gaba ɗaya jikinta rawa yake yadda take fidda numfashi a galabaice zaisa kasan cewa ba ƙaramin nauyi ya sakar mata ba,gaba ɗaya jiniyoyin kanta sun tashi sunyi ruɗu² banda ambaliyar ruwan hawaye babu abinda ke fita a idanunta,a duk lokacin da zai shiga jikinta tana jine kamar ana suka mata wani mashi a ƙasance,ga wasu manyan dodanni da idanunta suke gane mata,sunyi masu ƙawanya sai zubawa Mai martaba wani jan abu suke saman kansa,wasu manyan tsutso na tashi sama suna reto kana su koma saman sumar kansa,dalilin hakan yasa ta ƙara rikicewa tsoro da fargaba suka ƙara saukar manta,iya rayuwarta bata taɓa ganin tashin hankali irin wannan ba,ko a film da story na books bata an taba aikata irin wannan ta asar da idanunta suke gane ba,tsananin ruɗewa da tayi da kuma yadda Mai martaba ya ƙara shige jikinta da ƙarfi yasa ta manta da wani salati lokaci guda kuma taji kamar an saka gudu an daki tsakiyar kanta,tsoro da fargabar da suka cikata ne yasa ta saki wata firgitacciyar ƙara. Mai martaba ƙara shagewa yay a kanta yana durzarta son ransa babu kunya cewa ita ɗin zata iya zama ƴar wajansa idan akai duba da irin manyan shekarunsa,wasu irin surututai yake shiba hausa ba shiba turanci ba kana shiba igala ba hakanan shiba indianci bare barbarci kana kuma azu feranch,yadda kalaman ke fita a bakinsa a harharɗe yay kama da wanda yake faɗin ɗalasiman tsafi,a kuma dai² wannan lokacinne yaji ta saki ƙara wanda ya tabbatar masa data je ƙarshe wajan azabtuwa a hannunsa,yadda ya kejin kansa a lokacin yasa bazai iya cire jikinsa daga nata ba,domin sai yanzu ya kejin wani ƙarfi da kuzari na zuwan masa. Ya zama aƙallah wajan 1hour da kusan rabi a jinkinta yana abu ɗaya,a wannan lokacinne kuma wata ƙyaƙƙyawar zufa ta soma saukar masa,jikinsa ya ɗauki rawa kamar mazari gaba ɗayan nauyin jikin nasa ya ƙara sakar mata kana ya shiga laluban wani ƙyalle cikin sa'a ya ɗauki ƙyallen ya shimfiɗa ƙasansa wata ƙara ya saki lkcn da yake zare jikinsa daga nata,take kowa wani farin abu mai haɗe da jini har wani hayaƙi yake yay tsartuwa saman ƙyallen,jikinsa yaja ya mirgina gefe wani ƙawataccen murmushi ya saki wanda yake nuni da zallan mugunta,a hankali ya miƙa hannunsa saman bed ɗin ya kunna hasken ɗakin, Nan take wani haske ya gauraye ɗakin miƙewa yay zaune kana ya juya fuskarsa tare da ɗurata saman tata,wata zabura yay tare da faɗin "what! Zaitun fa?". Wani zazzafan numfashi ta sauke a hankali ta soma shige cikin jikinsa sbd jin tana samun relief daga ciwon data keji,wani sanyi da kuma nutsuwa ne ya soma ziyartar zuciyanta da gangar jikinsa,a ƙaro na biyu da ƙara shigewa jikinsa tare da tura duka kanta cikin faffaɗan ƙirjinsa mai yalwataccen gashi wanda yay ƙwance luff ganin sha'awa. Lumshe idanunta tayi wanda ta kejin sunyi mata nauyin sbd yawan kukan da take,wani sihirtaccen ƙamshine ya fara kaiwa hancinta ziyara. Wani ƙamshine na musamman wanda bata san kalansa ba,haka nan duk tunaninka da wahala ka fashimci wanne kalan parfume yayi using dashi a jikinsa. Sosai ta samu nutsuwa da gamsuwa a jikinsa,ƙamshin parfume ɗinsa daya gama ratsa hancinta yasa ta soma fitar da wani numfashi mai zafin gske,a hankali kuma jikinta ya soma rawa alamar zazzaɓi nason kamata,hakan yasa ta ƙara shige jikinsa jin wani ɗumi na musamman na ratsa cikin jikinta daga jininsa zuwa nata, a hankali ta soma ware lower lips ɗinta a ƙoƙarinta nason furta wata kalman. Lumshe sexcy eyes ɗinsa yay yana sauraran yadda take goga masa lips ɗinta a nipples ɗinta,wani irin baƙon nayanyi ya soma kawowa gangar jikinsa ziyara wanda hakan ya hadda miƙewar jijiyoyin kansa suka ruɗu² saman forehead ɗinsa,tabbas idan yace baiji wani abu game da ita ba ƙyarya amma yabar hakan matsayin rashin sabo,domin wannan shine karon farko da wata ƴar mace ta taɓa shiga jikinsa,hakan kuma ya hadda miƙewar gargasar jikinsa wani sanyi ya fara ratsashi,amma idan kaga fuskarsa ba zaka yaɓa cewa ya shiga wani hali ba,sosai yake da jure da kuma danne abinda yake ransa dan baison kowa yaga rauninsa yana ganin hakan shike sawa a raina. Zafin zazzaɓin dake ratsa ɓangwan jikinta da kuma wani irin abu dake yawo saman fresh skin ɗinta,yasa ZARINA fashewa da kuka da soma kaiwa Saifu duka da ɗan ƙarfin daya rage mata. Yadda take dukan nasa sai yaji tamkar ana masa susa take basa,bazan iya jure wannan halin data sanya shi ba,hakan yasa ya zagaya hannayensa zuwa bayanta yay mata rumfa,a hankali ya soma jijjigata tare da ɗan bubbuga bayanta almar rarrashin dan aduniya baison yaga hawaye a idanun ƴar mace,sosai yake da zuciyar imani da kuma tausayin mata,shiyasa lkcn guda yaji tausayinta ya dirar masa a zuciya. Numfashi mai zafi ta shiga saukewa jikinta gaba ɗaya ya saki hakan kuma ya tabbatar masa da bacci ya ɗauketa,wani murmushi ya saki ganin yadda gaba ɗaya ta shige jikinsa kana ganin yadda ta ƙwanta luff saman jikinsa zaka fahimci bata saba bacci ita ɗaya ba,cikin zazzaƙar muryarsa mai amo wacce take fitar da wani sauti na musamman yace. "you just look like cat" Yana faɗin hakan ya taɓe baki kana ya miƙe da ita a jikinsa ya nufi duguwar sofa yana zuwa,zai ƙwantar da ita idanunsa ya sauka kan ƙaramin yatsanta ina a nan daimond ring ɗinta ya samu muhallin zama,runtsa idanunsa yay da ƙarafi ganin wani haske mai ƙarfi ya fito da cikin ring ɗin ya haske cikin idanunsa,kansa ne ya shiga sara masa take wani jira ya fara ɗibansa,sosai ganin ring ɗinta ya keson war gatsa mata littafi,ganin ring ba ƙaramin caza masa brain yay ba,cikin juriyarsa ta soldier ya gyara tsaiwarsa ya auro dukkan wata jarumta ya sanya kansa,shimfiɗeta yay saman duguwar sofar kana ya cire babbar rigar sanyinsa ya rufeta da ita,remote ya ɗauka ya rage gudun a.c'n kana ya kashe hasken ɗakin,cikin nustuwa data gama ratsa jikinsa ya shige cikin bedroom ɗinsa. Gaba ɗaya neman bacci yay ya rasa daga cikin idanunsa,daya rufe idanunsa ita keyi masa gizo tare da hasken ring ɗin dake hannunta,ƙwaɓe fuska yay tare da langwaɓar da kai tamkar zaiyi kuka yace. "Aljanata barni da tunaninki haka nan pls"ya ƙare maganar yana manne ƙirjinsa da pillow ɗin bed ɗin,almost 1hour yana ƙwance yana zancen zuci kafin bacci ɓarawo yay nasarar ɗaukesa. Tashin hankali Mai martaba ya shiga ganin Zaitun ƙwance tana sauke numfashin wahala yayinda blood yay faca² a ƙasanta,gumi sai yanku mata yake,wata zuface ta shiga yanko masa duk da irin sanyin a.c'n dake kaɗawa cikin ɗakin,yaya hakan ta kasan ce,mai yasa zaiga Zaitun mai makon Zarina?. Wannan abun ba ƙaramin tayar masa da hankali yay ba,amma sauƙin da yaji ganin ya samu Zaitun cikakkiyar budurwa kuma age ɗinta zaiyi ɗaya dana Zarina,ya tabbatar maganin zaiyi aiki a jikinta. Tsoransa guda ɗaya ne sabida kasancewar Zaitun kuganyarsa ce,amma ya yanke shawarar zai kira boka yay masa bayani,da wannan tunanin ya shige cikin wani ƙuryar ɗaki mai duhun gaske,wannan ɗakin ɗakine na musamman wanda babu wanda yasan mene cikinsa hatta ga Lil prince,yana shiga ya kulle ɗakin wajan 5minutes ya fara surutai haɗe da faɗin wani irin kalamai na musamman,ys daɗe ciki kafin ya fito ya faɗa toilet yay wanka ransa fes yaje ya nemi wasu amintattun Barorinsa yasa suka ɗauki Zaitun suka maida sashinsu,kana shima ya ƙwanta bacci yay gaba dashi cike da sunbatu. Washe gari A hankali ya soma buɗe sexcy eyes ɗinsa wanda suke cike da bacci,domin har yanzu bai gama jinsa dai²,ƙara lumshe idanunsa yay jin still kansa bai bar sara masa,ga wani zazzafan zazzaɓi dake neman ɗaukansa,cikin yanayin kasalan daya samu kansa tun daren jiya ya ƙara buɗe idanunsa a karo na farko ya saukeso kan agogun ɗakin waro manyan dara daren idanunsa yay ganin har shida tayi baiyi sallah danshi tunanin irin tashin daren daya saba yay lafila yay,wannan wanne irin la'alallan bacci yay mara ma'ana,cikin zazzaƙar muryarsa wacce nutsuwa ya gama ratsa ya ware jajayen laɓɓansa yace "Damn sleepyn"kana ya zura da ƙyawawan ƙafafunsa,ya miƙe tsaye direct toilet ya nufa yana zuwa,ya sakarwa kansa shower kana yay brush ya ɗaura al'wala ya fito,bai damu da ruwan dake sauka daga tsakiyar kansa zuwa kan chocolate skin ɗinsa ba,haka ya nemi farar jallabiya ya zura a jikinsa,tare da ɗura hula irin ta makkah ɗinan wacce akewa laƙabi da tashi kafiya naci,masha yadda hulan ya zauna saman sumar ga yadda sumar yay luff saman wuyansa saika rantse cewa shiɗin baƙin balarebe wanda ya haɗa jinsi biyu,a sannaya ya shimfiɗa paryer mat kana ya tada kabbarar sallah ya soma rera karatunsa cikin zazzaƙar muryarsa mai amo da sautin,ya daɗe cikin karatun kafin yaje ga ruku'u haka shima ya jima ya miƙe ya nufi sujjada,haka ya gafatar da sallarsa cike da nutsuwa,sosai yake addu'ar neman tsari ga dukkan wanda yake nufinsa da sharri kana ya nemi yafiyar ubangiji bisa latti da yay,yana idarwa ya miƙe tare da,ɗaukan kayan traning ɗinsa ya sanya kana ya ɗauki ƴar ƙaramar bag ɗinsa ya zuba,gorar ruwa mai sanyi a ciki tare da fresh milk,ya nufi parlour. Gaba ɗaya ya manta da batunta cikin sashin nasa,hakan yasa ya nemi hanyar ficewa daga cikin ɗakin,ba tare da tunanin komai ba,dan baya tunanin ganinta sbd ya manta da batunta. Handle ɗin ƙofar ya kama zai buɗe ya jiyo shassheƙar kukanta,da mamaki a fuskarsa ya tsaya tare da tambayar kansa kukan wace ko waye?yaya akai wani yazu sashinsa bai sani ba?saman bag traning ɗinsa ya gyara a shouldersa kana ya juya a hankali tare da manne idanunsa a kanta,saurin lumshe idanunsa yay tare da dafe kansa sbd idanunsa da suka sauka gefen ƙirjinta,cikin ransa yace "Astagafirullah"ƙara ware idanunsa yay a kanta kana ya fesar da wani huci mai zafi ta hancinsa,yana mamakin abinda take masa a parlour har yau bata tafi ba,taimako ne yayi mata mene kuma take nema yanzu ya ƙare maganar cikin ransa yana taune laɓɓansa. Ganin yadda jikinta ke rawa ga kuma yadda ta takure waje guda hawaye na ambaliya cikin idanunta ya tabbatar masa bata da lafiya,wani tausayin tane ya kamashi,cikin takunsa wanda yake nuna ainahin cikar zatinsa na kamalarsa haɗi da nutsuwarsa ya soma takawa gareta,durƙusawa yay a hankali ya zuba mata fitinannun idanunsa wanda suke ɗauke da wani saƙo na musamman,lumshe idanunsa yay a hankali kana shima ya taune nasa laɓɓansa,cikin wasu seconds ya ƙare ware idanunsa a kanta,ganin yadda take taune laɓɓanta har wani jaa sukai dan azaba ya sashin miƙa hannu a hankali ya saukesu a kan. *IS NOT FREE IS FOR SALE PAY BEFORE YOU READ😘👌🏻* TNE *15-16* _THE NEW EMIR IS FOR SALE PAY BEFORE YOU READ🤟🏼HOW TO SUBSCRIBE 200 FOR NRML GRP,AND 500 FOR VIP GRP WANDA ZASU SAMU DUKA LITTAFAINA DANA RUBUTA NA KUƊI,DA KUMA PROGRAMS ƊIN DA ZAMU FARA GABATARWA NA MATA😍,ACCOUT NO 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK,PROOF OF PAYMENT SEND IT TO MY WASAPP NO 08119237616 KUDA KUƊINKA SAIDA RABONKA😂🤏🏼_ Yalwataccen gashin kanta wanda ya bazu saman fuskarta,runtsa idanunsa yay lkcn da ƙyaƙƙyawar fuskarta ta bayyana garesa,cikin nayanin mamaki da kuma al'ajabi yace. "Aljanata"ya faɗa yana zuba mata idanunsu wanda suka soma juyawa zuwa jaa,ya kasa kasgatawa cewa ita ya gani hakan yana nufin ita ɗin mutunce ba aljana ba kamar yadda yay tunani a farko,a hankali ya ƙorawa ring ɗin hannunta idanu wanda ya haske masa idanu sbd sheƙin da yake,ƙara durƙushewa yay saman carpert ɗin tare da kamo hannunta ya haɗa da nasa wanda ring ɗin ke manne a jiki,wani ƙyaƙƙyawan haske ne ya haɗu waje guda sbd haɗuwar rings ɗin waje guda,cikin yanayin tsoro ya saki hannunta tare da miƙewa ya shiga takawa zuwa cikin bedroom ɗinsa,saukar daddaɗan muryarta cikin kunnansa ya sashi tsaya,tabbas itace hakan ya tabbatar masa cewa ita ɗin mutunce,mai yasa ta tsaya masa a rai?,mai yasa take zuwar masa cikin baccinsa?,mai yasa suke ɗauke da zobe iri ɗaya kuma a yatsa ɗaya? Jin cool voice ɗinta ba ƙaramin sauya masa tunani yay ba,tayi amfani da muryar tausayi rauni muryar ɗauke take da neman taimako,a ƙaro na biyu yaji ta ƙara faɗin. "Please help me"ta ƙare maganar muryata na rawa alamar kuka gaf yake da ƙwace mata. Yadda kansa ke juya masa yasa shi fara ganin wani duhu jiri ya fara ɗibansa,cikin nuni da shiɗin cikakken soja ne maiji da isasshiyar lpa da ƙuzari,ya saka hannunsa ya dafe kansa dake barazanar tarwatse,tsananin sara masa da kansa keyi masa ne ya sashi taune laɓɓansa,jarumtar dake garesa ya sashi soma takawa zuwa bedroom ɗinsa idanunsa rufe,ba tare daya saurareta ba ko kuma ya duba halin da take ciki ya shige bedroom ɗin tare da banko ƙofar da ƙarfi ya murza key. Zarina najin shigewarsa cikin ɗaki ta fashe da kuka zuciyarta na aiyana girman wulaƙancinsa,bashi da zuciyar imani da kuma tausayi,jikinta na rawa ta miƙewa tsaye a hankali ta soma takawa tare da niyar ficewa a sashin,zafin zazzaɓinta ne ya ƙaro lkcn da sassan jikinta suka fara amsar iskar da take kaɗawa a wajan masarutar,runtsa idanunta tayi tare da taune lips ɗinta,teeth ɗinta na haɗuwa waje guda suna bada wani sauti,a haka taci gaba da jan jikinta dan bata burin ci gaba da zama da mutum irin mara imani bare tausayi,tana fita sashin ta suka haɗu da Kuyanga Kulsum,cikin tashin hankali Kulsum ta kalli Zarina tace. "Thank God you are fine,Zarina ina kika shige tun asuba muke nemanki shuru hankalinmu duk ya tashi?"zuba mata idanu kawai tayi ba tare data ce ƙala ba,sbd nauyin da zuciyarta tayi mata tamkar ansaka dutse an danne mata zuciya haka ta keji,wasu sabbin hawayene suka ƙara sauka daga cikin idanun Zarina su take tace wani abu amma ta gagara faɗa sbd nauyin da laɓɓanta sukai mata,gane hakan yasa Kulsum saurin kama hannunta wani tausayinta ya kamata,cikin muryar Kuka Kulsum tace. "Mun shiga uku Zarina,wannan wacce irin rayuwa muke ciki ne haka?muna rayuwa kamar a bariki,muna rayuwa kamar prison wlh na gaji wannan abun yay yawa,ai mulki ba hauka bane,anci *ZARAFI* nmu ana nuna mana za'a iya komai damu da ƙarfin mulki,Zarina rayuwarki aƙwai matsala wlh damu dake duk muna cikin matsifa yanzu haka Mai martaba ne yaywa Zaitun faɗe gaba ɗaya bata gane komai banda sunanki babu abinda take faɗa,shine tun jiya nake bulayin nemanki amma babu ke sai yanzu da aka aikoni wajan Captain Saifu kawo masa breakfast na ganki,mene kike cikin ɗakinsa badai a can kika ƙwana ba?"Kulsum ta ƙarasa maganar cikin kuka da tsoro haɗi da firgici. Kasa cewa komai Zarina tayi sai jikin Kulsum ta faɗa tana sakin kuka mai tsuma zuciyar dukkan mai saurare dama mai karatu,kukane wanda yake nuni da yankewar jin daɗin rayuwa,kukane wanda yake nuni da fidda rai dajin daɗi,kukane dake nuni inama Allah zai ɗauki raina na huta da wannan rayuwa,kuka ne dake nuni da zallar baƙin ciki damuwa ƙuncin zuciya,tabbas banda yazu a hadisi cewa idan mutum ya kashe kansa wuta ce masaukinsa babu shakka da ita da kanta zata kashe kanta,bata saba ba,bata san mene tashin hankali ba,tana jin kanta kamar wata sabuwar halitta sbd tension ɗin da take ciki,ganin kukan yayi yawa yasa Kulsum tsagaitawa da nata kukan ta shiga rarrashin Zarina,ƙara fashe Zarina tayi da kuka wanda hakan ya ƙara bawa zazzaɓin jikin damar ƙara ta'azzara,cikin Kuka tace. "Nagaji i need to go back to my hause,ina tsoro ban iya wannan tashin hankali ina son tsira da raina da kuma mutuncina,wlh i'm tried"ta ƙare maganar tare da ƙanƙame Kulsum tana jinta kamar Mom ɗinta,kama hannunta Kulsum tayi suka ƙarasa sashinsu inda Zaitun ke ƙwance,suna shiga Zarina ta ƙwace hannunta tare da nufar inda Zaitun take a ƙwance tana zuwa ta faɗa jikinta ƙara rushewa da kuka,Murmushi Zaitun tayi wanda yafi kuka ciwo kan Zarina ta shafa tace. "Masha Allah,Allah kaine abin godiya,tana daɗi da Ubangiji ya bani ikon kare mutuncinki naji daɗi da abin ya tsaya iya kaina bai shafi ƙimarki ba,Zarina ke haske ce a cikin wannan Masarautar,Da yardar Ubangiji saikin zama silar kuɓutar da rayukan jama'ar Bilhas,Ubangiji ya baki baiwa wacce ba lallai ke kisan da ita,ki cire tsoro a ranki ki fuskanci dukkan wani ƙalubale da zaki fuskanta,ki zama mai juriya kada ki taɓa bari prince ya fahimci rauninki?"ta ƙare maganar numfashinta na fusga da ƙarfi. Ƙara ƙanƙameta Zarina tayi tana kuka tare da faɗin "No! Please kibar faɗin hakan mutun cina da naki duk ɗaya suke,mai yasa zaki bada kimarki ki adana ta wani,mai yasa zakimin hakan wlh kinsa zuciyata ciwo bazan taɓa yafewa kaina ba,indan har wani abu ya sameki,bazan daina kuka ba indai har zakici gaba da kuka a cikin idanunki"ta ƙare maganar tana rushewa da wani sabon kuka,murmushi Zaitun tayi tare da guge hawayen idanunta kana ta riƙe hannun Zarina tace "Abu guda zakimin kisa zuciyata farin ciki ina son kiyi amfani da damarki ki ruguza ikon wannan masarautar ina son ya zamana kece kika kawo ƙarshen wannan zalunci,ina son ki ƙwatarwa jama'ar bilhas ƴan cinso da baiwar da ubangiji ya baki,wannan zuben na hannunki ba haka nan yake zaune a hannunki aƙwai ɓoyayyen abu tattare dashi,tabbas zaki nasara a kansu"da faɗa tana sakin wani murmushin kafin tana idanunta ta rufe,da sauri Zarina ta shiga girgizata tare da faɗin "Tashi dan Allah wlh bazan iya komai babu ke ba,na amince da dukkan abinda kikace kuma zan aiwatar amma ina buƙatarki cikin rayuwata"cikin sannan fitar hayyaci da kuma ɗaukewar numfashi Zaitun ta buɗe idanunta tare da kama hannun Zarina ta ruɗa bisa saitin zuciyarta tace "kinji yadda zuciyata ke aiki ko?to kada ki damu ina tare dake koda yaushe ban bari a cuceki,ina son ki ƙulla alaƙa mai ƙarfi tsakaninki dame Babban ɗaki zan rubuta maki wasu bayanan wanda zaki buƙacesu,Kulsum ɗauketa kuje waje domin tayi wanka ta sauya kayan jikinta ki bata abinci taci zanyi kewarku gaba ɗaya"ta ƙare maganar idanunta na fidda ƙwallah,kuka Zarina tasa tare turjewa haka Kulsum taci gaba da janta har suka fice a ɗakin. Ajjiyar zuciya ta sauke lkcn da taga sunbar ɗakin,wasu hawaye ta fitar daga cikin idanunta,sbd yadda ta kejin ana zuba mata wani abu a jikinta kamar narkakkiyar dalma haka ta keji,rufe idanuta kana ta buɗe da sauri ganin wani jan abu ya gilma ta cikin idanunta,a hankali ɗakin ya shiga girgiza wani ihu ya soma karaɗe cikin ɗakin,wata guguwa ta shiga bayyana kamar ƙiftawar idanu haka wata jibgegiyar halitta ta bayyana a gabanta,tana zalalu halshe gaba tare da fiddo da banyan haƙwaranta masu tsayi da kuma tsini,sbd tsoron da yayi mata yawa kasa motsawa tayi bare tayi tunanin yin wata addu'ar kamar yadda ta saba,ihu da ƙara ta saki lkcn da halittar ta damƙi wuyanta ta shaƙe,cikin ɗaukewar numfashi Zaitun ta shiga faɗin "La'ilah ha'illahu Muhammadul rasulullah S.a.w"tana faɗin hakan numfashi ya tsaya idanunta suka ƙafe sukai fari jikinta ya saki a wannan lkcnne kuma halittar tayi wurgi da Zaitun kana ta fara wani ihu tare da jijjiga wata sabuwar guguwa ta bayyana kafin wani lkc halittar ta ɓace ɓat. Su Zarina na fita suka nufi wani ƙaramin ɗaki a nan Kulsum ta haɗa mata ruwan wanka mai zai kana ta fice da ɗakin,zuciyarta cike da tsoran halin da suka bar Zaitun,dircet ɗakin da Zaitun take ciki ta nufa tana zuwa ƙofar ɗakin taji kamar an daki kanta,dan haka ta juya da sauri ta nufin inda tabar Zarina tana zuwa ta sameta harta kammala wankan ta fito,kaya da ɗauko mata farare tas kana ta bata aminci,ƙincin amincin tayi sai kuka da take tana kiran Heart dream and Mom,nan Kulsum ta fahimci zazaɓin dake jikinta da ƙyar ta rarrasheta taci abincin kaɗan ta bata magani tasha,ƙwantar da ita tayi bata bar ɗakin ba,sai da taga tayi bacci kana ta rufe ƙofar ɗakin tayi waje. Bata ƙarabi dakan Zaitun ba,ta koma sashin Kilishi domin yi mata aiki daman acan take ba,tana ƙoƙarin shiga,taji an fisgota ta faɗi ƙasa kafin ta buɗe idanunta taji an wanketa da mari,cikin ƙaraji Lil prince yace. "Ina Zarina ina kika ɓuyeta?"ya faɗa yana kai mata wani marin,kuka Kulsum ta shiga faɗin "nima rabona da ita tun jiya munyi nemanta mun rasa"ta ƙare maganar tana sakin wani kukan,wani marin Lil prince ya ƙara kai mata kana yace "ohh sannu ni zaki maida ɗan iska ɗazu zanje Fada naganki tare da ita yanzu kice ba haka ba,ok good"ya faɗa yana bawa Fadawa umarnin suka mata sukaita ɗakin duhun,koda wasa bai yarda a gata abinci ba bare ruwa"kuka ta saka tana neman yafiya amma yay burus ya shige sashin Kilishi,haka Fadawan suka janta zuwa ɗakin duhu wanda yake da nesa da cikin gidan sarautar. Saifu's pov Tunda ya shige ɗakinsa ya zube kan bed ɗin ɗakinsa ya shiga juye a kansa,tunani ne fal cikin ransa babu abinda ya tsaya masa a rai sai ƙyaƙƙyawar fuskarta da kuma daimond ring ɗinta wanda ya kasance iri ɗaya da nasa babu banbanci,ya daɗe a wajan domin har akai a zahar yana wajan a ƙwance yana tunani,ganin tunanin bashi da wani amfani ya miƙe ya nufi toilet kayan traning ɗinsa ta cire ya saƙale kan hanger,shower ya sakarwa tare lumshe idanunsa ruwan na dukan ƙyaƙƙyawan naked chocolate skin ɗinsa,babu abin ɗaukan hankali jikin Saifu irin muɗaɗɗan faffaɗan jikinsa,saidai ba ko'ina yake a murɗe ba,amma kallo guda zakai masa kasan cewa shiɗin lafiyayyen mutum ne mai ta ƙama da cikakkiya da kuma kuzari,sosai yake da tsarin halitta mai jan hankali da kuma ɗaukan hankalin ƴan mata, six packs on his body shine abu na biyu mai ɗaukan hankali,wani zazzafan huci ya fesar ta cikin bakinsa,kana yasa duka hannayensa ya dafe jikin bango ruwan ya shiga dukan bayansa,ɗan ya tsuna fuska yay sbd mararsa data ɗaure masa,when zai daina ciwon mara sai yanzu zai daina wahala da wannan banzan feelings ɗin,a hankali yasa hannu ya shafa sumar mararsa tare ɗan matsawa da ƙarfi,ƙara runtsa idanunsa yay sbd zafin da yaji ya rasa sassan jikinsa,wajan 30minutes ya ɗauka kana yay brush ya ɗaura alwala,a nan toilet ɗin ya busar da sumar kansa,kana ya fito yana zuwa ya nufi dressing mirrow inda aka shirya masa kayan shafarsa,wani lotion mai ƙamshi ya ɗauka ya shiga shafawa jikinsa,yana kammalawa ya fesa jikinsa da body spray,kana ya taje kanta ya shafa mai a sumar kan,wajan wadrope ya nufa ya ɗauki wani blue black ɗin long jeans ya sakawa jikinsa,sannan ya ɗauki rigarsa ta sojoji ya saka a jikinsa,sosai yay ƙyau cikin shigar da yayi,covet shoe ya ɗauka ya sakawa kansa,kana ya ƙwashe wayoyinsa,ya fice a ɗakin,bai ko kalli inda take ba,dan yasan zuwa yanzu ta gaji ta bar masa ɗakin,yana fitowa ya nufi masjid domin gabatar da sallah,bai daɗe ba ya fito ya nufi hanyar Fada domin amsa kiran Mai martaba,yana gaf da shigewa Fada ya hangi Fadawa na jan wata a ƙasa,ɗan waro idanunsa yay ganin Lil prince biye dasu,ransa ne ya ɓaci idanunsa suka rufe,cikin takunsa na isa sa izza ya fara takawa izuwa garesu,suna ƙoƙarin janta wani ɓangaren ya buɗe baki tare da dataka masu wata uwar tsawa hatta prince saida ya firgita,cikin taƙaicin abinda sukewa matar ya nufusu gadan-gadan. *_(afuwa kunga short typing wallahi naje school insha zan fashe maku gobe pls bear with me,ina buƙatar comments ɗinku shine shaidar kuna tare dani😍😘muje zuwa👯🏻‍♀️)_* *PAY BEFORE YOU READ* TNE *17-18* _THE NEW EMIR IS FOR SALE PAY BEFORE YOU READ🤟🏼HOW TO SUBSCRIBE 200 FOR NRML GRP,AND 500 FOR VIP GRP WANDA ZASU SAMU DUKA LITTAFAINA DANA RUBUTA NA KUƊI DA KUMA PROGRAMS ƊIN DA ZAMU FARA GABATARWA NA MARA😍ACCOUT NO 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BAN,PROOF OF PAYMENT SEND IT TO MY WASAPP NO 08119237616 KODA KUƊINKA SAIDA RABONKA IDAN BA SIYA ZAKAI BA PLS KADA KAYIMIN MAGANA😂🤏🏼_ Gaba ɗaya Fadawanne suka tsaya suna kallonsa cike da mamakin tsawar da yay masu,tsawar dako Lil prince bai taɓa yi masu ita ba,tsawaya Prince yay tare da harɗe hannayensa yana jiran ƙarasuwar Saifu,Cikin taƙama da izza Saifu yake takawa zuwa gabansa,wata irin tafiya yake tamƙar ɗawisu ya zuba hannayensa cikin aljihun wandonsa,yana ƙarasawa wajansu yaja ya tsaya kana yaja numfashi tare da lumshe idanunsa kana ya ware saman fuskar Kulsum wacce ke zube gabansu tana kuka tamkar ranta zai fita,taɓe baki yay tare da ɗauke kai daga kallonta,gyara tsaiwarsa yay tare dajan ma dai²cin gemunsa yace. "Wannan fa?"ta tambaya yana mai ƙawar da kansa daga kallonsu tamkar bashine yay magana ba,daga bayansa yaji ance "nine ya kamata ka tambaya basu ba"juyawa yay ya kalli Lil prince wanda ya ƙarasa maganar cikin ɓacin rai,wani shegen murmushin gefen baki Saifu yay wanda ya haddasa lumawar beauty points ɗinsa tare da bayyanar gav teeth ɗinsa wacce take siririya,ɗauke kansa yay daga kallon Prince ba tare daya tankasa ba,gaba ɗaya hankalinsa ya mayar kan Fadawan yana jiran jin abinda zasu faɗa masa. Wani ƙwarjinsa ne ya ninku a idanun Fadawan jikinsu na rawa suka faɗi ƙasa tare da faɗin "Umarnine daga magajin Mai martaba,ya nemi ta fito da *Kuyanga Zarina* amma taƙi kuma an tabbatar da itane ta ɓoyeta"suka ƙare maganar suna kallon Kulsum,cikin kuka Kuslum ta shiga faɗin. "tabbas ɗazu naga Zarina lkcn dana fitowa daga sashin wannan mutumin daga nan taje ɓangaren Zaitun a nan na fita na barsu"ta faɗa tana sharce majinar data silalo ta cikin hancin sbd tsabar kuka. Waro manyan idanunsa Saifu yay tare da juyasu kaɗan wanda hakan ba ƙaramin ƙyau suka ƙarawa fuskarsa ba,cikin zazzaƙar muryarsa mai ɗauke da nutsuwa yace "Ni!?"ya faɗa yana mai ɗan ɗaga muryarsa,domin bai fahimci yarinyar sa suke magana akanta ba,jinjina kai Kulsum tayi tace. "eh! kai domin tun jiya muke nemanta bamu ganta ba,sbd ita baƙuwace a masarautar bilhas ba ko'ina ta sani ba,bayan gari ya waye nazu shiga sashinka domin kaima breakfast na haɗu da ita a hanya haka ya tabbatarmin da a wajanka ta ƙwana" Wani baƙin cikine ya kama Lil prince,babu abinda ya ɗaga masa hankali wai a wajansa ta ƙwana,gaba ɗaya ya ruɗe tsantsar kishinta ya bayyana a kan fuskarsa,tabbas sai yanzu ya tabbatar ba ƙaramin so ya kewa yarinyar ba,son da baiyi tunanin zaiwa wata ƴar mace irinsa ba,son daya kejin zai iyayin komai a kanta haka nan zai iya hqr da komai a kan ya mallaketa,kasa cewa komai sai numfashi daya shiga saukewa,Saifu kam sai yanzu ya fahimci yarinyar da suke magana a kai,to ina taje ina ta sani a wajan,mai yasa ma ya barta ta fita tana cikin hali na neman taimako,mai yasa ya kasa tausayinta bare har yayi tunanin taimakonta kamar yadda ta buƙata,shurun da yayine,yasa Fadawan ci gaba da jan Kulsum suka bar wajan. Taune laɓɓansa yay yana jin babu daɗi cikin ransa,tabbas bai nunata mata tausayi ba,kuma dukkan abinda ya sameta yana dasa hannu a ciki,dafashin da akai yasa ya buɗe sexcy eyes ɗinsa ya saukesu a kan fuskar Lil prince wanda yake tsaye gabansa yana fitar da numfashi,zame kafaɗarsa yay kana ya kalli Prince yace. "Ka tsaya matsayinka na ɗan Sarkin Masarautar bilhas,shoulderna ba tsaranka bace gane ko?"ya faɗa yana ɗaga masa girarsa ta hango,baki Prince ya saki domin tunda yake babu wanda ya taɓa yi masa irin wannan maganar bare har yay tunanin muzuntashi gaban mutane,amma yau an wayi gare a cikin garinsa kuma masarautarsa wacce yake ta ƙama da ita,kuma a gabansa wani ƙato ya tsaya ya gaya masa magana ba tare daya ɗauki mataki ba,yana kallon Saifu yayi gaba yabarsa a wajan ba tare daya tanka saba. Wani baƙin ciki ne da kuma tsanar Saifu ne ya sauka cikin zuciyansa,kuma ya ɗauki alƙwari baƙanta ransa kamar yadda ya baƙanta masa nasa ran,sai yasa yayi ladamar abinda ya aiƙata masa a yanzu,saiya wulaƙantasa gaban jama'a haka nan saiya tuzartashi,sai ƙulla masa sharrin da bai iya ya shallaƙesa ba,da wannan tunanin ya juya ya nufi Fada ya ƙira wasu Fadawa a kansu suje su bincika masa ɗakin Zaitun ko Zarina na ciki,cikin rawar jiki suka kama hanya domin aiwarta da aiken na Lil prince,suna zuwa su kaga ƙofar a rufe nan suka shiga ƙoƙarin buɗewa abu ya gagara,abu kamar da wasa harya zama babba,saida Prince ya gaji da kansa yazu yana zuwa yasa aka kunce ƙofar,ana kunce ƙofar ya faɗa ciki,da sauri yaja da baya tare da juyawa waje yana fidda numfashi ya shiga nuna ɗakin da hannu ganin hakan yasa gaba ɗaya Fadawan suka shige cikin ɗakin,salatin suka shigayi ganin. Ganinta yashe a ƙasa bakinta ya fashe jini na zuba ta jikinsa,da sauri suka ƙarasa cikin jarumta wani Bafade yaji ya taɓata tare da jijjigata yana kiran sunanta,amma shuru babu amsa nan suka tabbatar babu numfashi a jikinta domin harta fara kumbura,da hanzari suka fito da ita waje tare da rufeta da wani mayafinta,Lil prince gaba ɗaya brain ɗinsa tsayawa yayi da aiki yana tunanin abinda ya sameta daga jiya zuwa yau wanda yayi sanadiyar rasa ranta,juyawa yayi yabar wajan yana tunanin inda zaiga Zarina domin shi yanzu itane damuwarsa ba mutuwar Zaitun ba. Mai martaba yana zaune a Fada jikin shigarsa ta alfarma wacce take nuni da shiɗin tabbas Sarkine,sanye yake cikin Alƙyabba mai ruwan ƙwai,Kuyangunsa sai fifita suke masa tare dayi masa kirari wanda yake ƙarasashi girmankai da kuma jin shiɗin wanine,gefe guda kuma Captain Saifu tsaye a kansa yana danna waya daman duk sanda ya shigo harya fita ƙala baya cewa sai abu ya zama mai muhimmanci yake magana,cikin kiɗima Fadawan suka shigo cikin Fadar tare da zubewa a ƙasa suna yiwa Mai martaba kirari,Sarkin Fadane yace "gaisheku bayi Mai martaba na godiya meke tafe daku?"ya ƙare maganar yana kallonsu,Numfashi suka sauke a tare kana ɗaya daga cikinsu yayi jarumtar faɗin "Tuba muke Mai martaba idan abinda zamu faɗa zai ɓata ranku,amma tabbas matsala ta fara faruwa cikin masarautar bilhas,wacce a tarihi ba'a taɓa samun irinta ba" ya ƙare maganar yana sadda kansa ƙasa alamar jinjina, Mai martaba jiyayi zuciyarsa ta bada sauti dam,domin baya burin ace a lkcn mulkinsa wani abu ya faru wanda ba'a saba ganinsa a cikin gidan Sarautar ba,Zubawa Fadawan idanu yayi ƙafin ya gyara zama yace "Eheem"hakan da yayi ya tabbatar masu yana buƙatar jin abinda ya faru,da Sauri Sarkin Fada yace "Ƙarya kuke ƴar ƴan talakawa babu wani abu dazai faru a wannan masarautar mai'adalci bada sanin Mai martaba,idan kuma aƙwai ku faɗa munajinku" cikin rawar murya da kuma tsoro wani bafade yace "munje sashin kuyangi domin neman Kuyanga Zarina,sai akace tana ɗakin Kugayan Zaitun,ba muyi ƙasa a guiwa ba,mu kaje ɗakin amma abinda muka gani ha bamu tsoro domin gawar.."tarin da Saifu yayi ne ya dakatar dashi daga ƙarasa maganar. Gaba ɗaya suka zuba masa idanu ganin da gske tarin yake,cikin sauri wani ya ɗauko gorar ruwa ya miƙa masa,bai amshi ruwan ba,kana baice masu komai ba yasa kai ya fice daga cikin Fadar,gaba ɗaya sukabi bayansa da kallo hatta Mai martaba suna mamakin abinda yasa mood ɗinsa ya sauya lkc guda. Saifu jiyayi zuciyarsa ta cunkushe gabansa ya faɗi ƙirjinsa ya bada wani sauti mai ɗauke da fargaba,jiyayi gaba ɗaya ya zama wani vry weak duk wani kuzari na jikinsa ya kau,babu a sannu tunaninta ya fara sauka cikin ƙwaƙwalwarsa,ina take ma yasa Prince yake nemanta,maita aikata garesa har haka,hannu yasa ya dafe kansa wanda ya soma juya masa,gawarwa suka gani wanda ya sasu tsorata,baidai ita bace domin yasan tabbas bata da lpa,wani zafi zuciyarsa tayi masa a karo na farko ya kasa taimako mace wanda hakan ba halinsa bane,bai san mene yasa ya kasa taimakonta ba,aduk lkcn da yayi tunanin zuwa gareta yana jin zuciyarsa na tsananta bugu fuskarta nayi masa ƙwarjini,yayi rayuwa a ƙasashe daban-daban amma bai taɓa cin ƙaro da macen data tsaya masa arai harya kejin fargabar zuwa gareta,sau biyu ya ganta amma yadda zuciyarsa ke matsa mata da tunaninsa saika ɗauka yayi shekara guda da saninta,ɗan ware manyan idanunsa yay wanda suka soma ƙanƙancewa sbd ciwon da kansa ke masa,a hankali gargasar jikinsa ta soma miƙewa wani sanyi ya fara ratsa ƙofofin jikinsa,ba tare daya san inda yake ɗura ƙafafunsa ba,a haka yake tafiya harya ƙarasu cikin kata faren lambun dake masarautar wanda ba kowa ne yake shigarsa ba,yana zuwa ya sami wata farar kujerar mai ƙyau da tsari wacce akaiwa ado da tambarin gidan sarautar,a ƙafe take ƙasan wata bishiyar guava,zama yayi tare tura duka hannayensa cikin ƙwantacciyar sumar kansa tare da hargitsata ya shiga fesar da wani zazzafan numfashi ta cikin bakinsa,cikin tattausar muryarsa wacce ta soma sauya kala yace “YES! I know her in my dream”. Gaba ɗaya suka ɗauke kansu daga kallonsa kana sarkin fada yace "muna jinka waziri me kake cewa gawarwa kuka gani har kuka gigice?"numfashi Waziri ya sauke yace "ba gawar kowa bace face kuyanga Zaitun"da sauri Mai martaba ya ɗago kansa a rikice yace "What! Mene kuke faɗa Zaitun fa? Ko daren jiya mu...."sai kuma yay shuru mai ƙarasa abinda zaice,wani murmushi yayi mai ɗauke da ma'anoni mutuwarta shike tabbatar masa da aikinsa ya amso wajan boka,ƙara gyara zama yayi ya shafi cikinsa,cikin ransa yace "nasan dole daki mutu"a zahiri kuma ya kalli waziri da sarkin fada yace "aje a nemi Fulanin sora da Kilishi da jakadiya suyi mata suttura"Waziri da sarkin fada suka miƙe tare da nufar sashin Fulanin sora. A kishin giɗe suka zameta sai fita kuyangunta suke mata,tasha Alƙyabba tasu ta mata,gabanta kayan cimane kala² irinsu Dubulan,Alkaki,Bakilawa,Zuma,sai kuma dan ginsu fruit,suna zuwa suka zube gabanta tare da miƙa gaisuwarsu da kuma jinjinar ban girma,nan suka faɗa mata saƙon Mai martaba saurin miƙewa tsaye tayi tare da rafka salati tace "ikon Allah jiya ta daɗe a nan gaba ɗayanta a rikice take ashe yarinyar nan alhine Ubangiji ya nuna mata mutuwarta,ikon Allah ya jiƙanta maza ka ɗauko gawarta zuwa nan sashin kana kuje ko faɗawa su Kilishi da jakadiya kada kuje wajan mai babban ɗakin itama ba lafiya gareta ba" Cikin gaggawa aka yiwa Zaitun wanka tare da shirya cikin likkafani,sannan akai waje da ita akai mata sallah kamar yadda addini ya kuyar,kana aka nufi da ita wata maƙabarta dake bayan gidan sarautar,abin mamaki dukkan kabarin da aka haƙa zai aga ruwa a cikinsa,daga ƙarshe aka sakata wani abin mamakin ana sakata acikin kabarin wani irin baƙin hayaƙi ya fito ta gabanta yay sama,gaba ɗaya wajan suka ɗauki salati,haka aka binneta sukai mata addu'a suka koma cikin masarauta. Kamar a mafarki haka ta keji ana bugun ƙofar tamkar za'a ɓallata,a hankali ta shiga buɗe idanunta da sukai mata nauyin gske ga wani irin ciwo da kanta yake mata,miƙewa tayi zaune ta takure waje guda ta shiga rera kuka tare da kiran sunan Mom da sauran ƴan gidansu,tsagaitawa tayi da kukan jin bugun ƙofar ya ƙaro,a hankali ta lumshe idanunta cikin wata ajjiyar zuciya ta sauke mai ƙarfi kana ta saki wata tattausan murmushi a lkcn da hawaye suka gangaro da cikin idanunta,sosai ta rungome pillow ɗin dake kusanta,a hankali ƙyaƙƙyawar fuskarsa taci gaba da bayyana cikin eyes ball ɗinta,babu abinda yake ɗaukan hankali ya tafi da nutsuwarta ya dagula lissafinta irin faffaɗan ƙirjinsa wanda ya kasance a murɗe,a karo na biyu ta ƙara sakin murmushi,ƙara ta saki sabida fisgar da taji anyi mata,a kiɗime ta ɗaga jan idanunta ta sauke cikin na Lil prince,saurin ja baya tayi ganin idanunsa ya sauya jikinsa sai rawa yake,wani mugun murmushi yayi tare dayi mata rumfa,runtsa idanunta tayi sbd wani abu daya daki hancinta,ƙasa tayi sata gudu yayi saurin sanya mafa ya ta ɗeta ta faɗi ƙasa,kamar zautacce wanda ya rasa ƙwaƙwalwarsa ya nufi inda take tare da sanya hannunsa ya tura cikin.. *Pay before you read* *19-20* Crush & life# Be with someone who like to stay with you 🤟🏼forever and ever and ever. Sumar kanta tare da jan long hair ɗinta ya shiga janta har zuwa bakin bed ɗin,kuka ta saki tare da soma tirjewa amma dake ƙarfin namiji dana mace ba ɗaya bane tuni ya hankaɗata bisa makeken gadon tare dayin wani shu'umin murmushi yace "what the you thing tunanaki zaki ɓace min a gidan ubana kuma a masarautarmu? No! Beby kinyi kuskure kuma you pay for ur mistake know"yana faɗin hakan ya faɗa saman bed ɗin tare da fisgota ta faɗa jikinsa,wani kukan ta saki ta shiga ruƙansa akan ba zata sake ba,dukkan abinda yace za tayi,banda rawa babu abinda jikinta keyi wani tsoransa ya kamata dan gani take tamkar zai cuceta,musamman yadda take ganin rashin imani tattare dashi,zuba idanu yayi tare da dakatawa da abinda yake,a ƙaro na biyu ya gagara yin abinda yake sonyi mene yasa,mai yasa yake jin wani iri game da ita,kodai da gske sonta yake shine yasa ya kasa cutar da ita?idanunsa ya buɗe tare da murza ƙasan mararta wanda yake jin gashi ƙwance luff ga laushi ƙwanin sha'awa,kallonta yayi murya babu wasa yace "mene yasa kika ƙwana ɗakin wani,to daya lalataki gwamma ni na amshi budurcinki a banza tunda tallansa kike wa wani"ya ƙare maganar yana mirginata ƙasa,jikin tane ta ɗauki rawa wani tsoransa ya daɗa kamata,wai yau ita wani ke ƙoƙarin haɗa jiki da ita,tunda take babu wani namiji daya taɓa riƙe hannunta bare yayi tunanin aikata wani abu da ita,amma itane zai kallah yace tana tallan jikinta,God forbid da tayi irin wannan rayuwar ƙwara Allah ya ɗauki ranta,ta tsani zini haka nan ta tsani mai kusantarta,jin yana ƙoƙarin tura hannunsa zuwa samanta,yasa tayi sauri riƙe hannunsa tare da faɗin. "Ubangiji yayi hani da abinda kake ƙoƙarin aikatawa gareni,dan Allah kada ka tuzarta rayuwata Prince,na roƙeka ka faɗin abinda kakeso nayi maka banda wannan abun"ta ƙare mgnar tana haɗa hannayenta waje guda alamar roƙo. Zare hannunsa yayi daga cikin rigarta,a hankali yasa hannu ya shafi gefen fuskarta yace "ki amince da aurena,shine zaisa ki kuɓuta daga gareni,ki soni tamkar yadda nake sonki,kana ki kiyaye haɗuwar da wannan banzan guy ɗin idan ba haka ba,dake dashi zan manna maku hauka,zai jawo maki lukutar masifa"ya ƙare maganar yana ɗaga murya,runtsa idanunta tayi domin ba taji zata iya abinda ya keso,sai dai a ace ta aikata zini gwamma ta amince buƙatarsa koda bata sonsa,daga baya ta kuyawa zuciyarta sonshi,tasan idan ta aureshi yana da haƙƙi a kanta sannan ubangiji bazai kamata da laifin komai ba,amma tayaya zata iya zama aure dashi bashi da bakusa yana da ƙyau dai² shi,amma bata san halinsa tana tsoro ace shiɗin ma nemin mata ne kamar yadda halinsa yake son bayyana a gareta yanzu,shurun da tayi ne yasa zuciyarsa halɓawa dan bazai juri rashin amince a gareta,sosai gangar jikinsa keson kasan cewa da ita,bai son aikata komai daga gareta yana son ya mallaketa as his wife,so dole ya ajjiye taurin kai da izzarsa ya tura mata sonsa,idan yazu yaje wajan wasu matan ya rage zafi,ƙara matsawa yayi jikinta tayi saurin janyewa kallonta yayi yace "ohh baki amince ba? Ok kishirya amsata a yau"yana faɗin hakan ya miƙe zai bar ɗankin tayi saurin faɗin "A'a na amince"jinjina kai yayi yace "good ki shirya zanzo zance anjima"yana faɗin hakan yasa kai ya fice a ɗakin. Durƙushewa tayi wajan tana sakin kuka mai tsoma zuciya,wani baƙin ciki da ɗaci ta keji a ranta,amma babu inda za taje taji daɗi babu mai rarrashinta,babu wanda za taji ɗumin jikinsa bare ta samu nutsuwa,a hankali ta murza daimond ring ɗin hannunta ta kai masa sumba,kana ta ƙanƙame hannun a ƙirjinta,ta shiga sauke ajjiyar zuciya shine kaɗai ya rage mata shine abinda zata kallah taji daɗi. Tana zaune wata Hadima ta shigo hannunta ɗauke da wata Alƙyabba mai sulɓi mara,zai kayan ƙwalliya dasu parfumes,tana zuwa ta ajjiye kayan gefen Zarina tace "Sannu Zarina ki daina kuka Allah yasa mutuwar itane hutu gareta tabbas munyi rashin Zaitun mace mai kirki ga hqr"ya ƙare zancen idanunta na kawo ruwa. A kiɗime Zarina ta miƙe tsaye tare da kallon Hadimar cikin rashin fahimtar,dan ta gaza gane wacce Zaitun ɗince take magana akai,cikin tashin hankali ta shaƙi wuyan matar tare da faɗin"wacce Zaitun kike magana akai ba,badai ƴar uwata Zaitun kike fara ta rasu ba,dan Allah kice mafalkine ba gsky ba,dan Allah ki barni haka kada kisa zuciyata ta buga"ta ƙare maganar tana saki kuka tare da zubewa wajan,Cikin rarrashi Hadimar tace "Sai hqr ai dukkan mai rai mamaci ne,ita lkcn tane yayi yanzu"ta ƙare maganar tana rarrshin Zarina. Shuru Zarina tayi gaba ɗaya tunaninta ne ya tsaya,mene yayi sanadiyar rasuwar Zaitun?,kenan dukkan maganar da sukai matsayin wasiya ce?tayaya zata ruguza Masarautar bilhas?sauri kallon ring ɗin hannunta tayi ganin yayi wani sheƙi,ganin kanta na juyawa sbd yawan tunani yasa ta takire waje guda,nayin yadda jikinta yake babu ƙwari ga fever da ciwon kai dake jikinta yasa gaba ɗaya jikinta ya saki bacci yayi gaba da ita. *_Kogi_* Wajan ƙwana biyar kenan da ɓatan Zarina,a washe garin data ɓata Abba ya dawo cikin tashin hankali ƙwana daya kenan dajin ɓatan ta,amma gaba ɗaya ga fita hayyacinsa,ya rafe sosai,dukkan inda suke tunanin ganinta sun bincika shuru babu ita babu mai kamarta,Mom kocin abinci sai Mamu ta matsa mata ta keci,an maza taimako masallatai da makarantu sai saukar alkur'ani ake. Tafiya suke su uku Mom Abba sai Mamu,ana haka wata goguwa mai ƙarfin gaske tazu ta rufesu gaba ɗayansu,gaba ɗaya suka tsorata Abba ne kawai mai dauriyar cikinsu gaba ɗaya ya rungomesu jikinsa ya shiga salati yana kallon ikon Allah,a hankali goguwar ta shiga riki ɗewa tana komawa wata siffa,cikin abinda baifi ƙiftawar idanu ba,goguwar ta rikiɗe ta koma wani jibgegen ƙaton baƙin dodo,wata dry dodon yayi kafin ya buɗe hannunsa saiga wata ƙyaƙƙywar rayinya ta faɗo,da sauri Mom ta ƙwala ƙara tare da faɗin “Zarina” Da sauri Abba ya shigo bedroom ɗin jin yadda matar tasa ta saki ƙara,yana shiga ya gan ƙwance zufa sa yanko mata take,ga yadda take miƙa hannu tana son kama wani abu,numfashi ya saki yana mai jin tausayin kansu domin duk su biyun Zarina itane rauninsu,rashinta babbar illace ga zuciyoyinsu a hankali ya taka zuwa wajan bed ɗin da take ƙwance,yana suwa ya sanya hannunsa ya jawota jikinsa ya shiga tofa mata addu'a,kuka ta fashe dashi tare ƙanƙamesa,kanta ya shafa a hankali yace. "ashe baza kiyi hqr ki yarda ta ƙaddara ba,kefa musulmace my dear hqr zamuyi mu amshi ƙaddararmu da hannu biyu muci gaba da addu'a Allah ya bayyana mana our luv Zarina insha Allah Ubangiji zai kareta da kariyarsa"ta ƙare maganar yana bubbuga bayanta,kallonsa tayi da murya wacce taci kuka tace "amma my dear tayaya hankali na zai ƙwanta ina ganin Luv cikin ƙuncin rayuwa,wannan mafarkin da nayi ya tabbatarmin da Zarina bata cikin ƙwanciyar hankali,bata da nutsuwa wannan wacce iriyar lukutin tashin hankali ne,ina jin tsoro bansan wane hali ɗiyata ke ciki ba,gasu Sufyan wannan garin da sukaje ƙwantar da tarzoma ba'a iya samunsu ya rabb ka kawo mana mafita"ta ƙare maganar tana ƙara maƙalesa kamar ƙaramar yarinya. "Ameen"shine abinda Abba yace kana ya laƙaci hancinta yace "rigimatu zanje guest room i have a specail quest ki kula da kanki"ya faɗa yana peak ɗin lips ɗinta,da kallo ta bishi kana ta miƙe ta nufi toilet domin yin alwalar sallar asar. Abbana na fita ya isa guest room ɗinsa,da sassarfa ya ƙarasa ganin mutumin da baiyi tunanin gani ba,yana zuwa wajansa ya zube ƙasa sbd bashi girmansa,dry Al'mustapha yayi kana yasa hannu ya ɗaga Abba yace. "haba Abdallah mekenan hakan saika saka na bar maka gidan ai"ya ƙare maganar yana murmushinsu na manya,cikin girmamawa Abba yace "Uncle ya hanya banyi tunanin ganinka ba,yaushe ka sauka daga Cameroon,ina yarona yaya yake?"Abba ya jera masa wannan tambayoyin cike da farin cikin ganinsa. Murmushi Al'mustapha yayi tare da zaro wayarsa daga cikin aljihu yace "Lafia Allahamdullah,jiya na sauka wani aiki ya kawoni nan Kogi shine naga ya dace na shigo,Yaronka ya daɗe da sauka a Nigeria ai barima na kirasa najisa yau shuru"ya ƙare maganar yana dailing numbers. *_Bilhas_* Misalin ƙarfe 4 na yamma Hadima batul ta shirya Zarina cikin wani haɗaɗɗan lafawa mai ruwan milk sai green ɗin flowers a jikin lafaya kana ta yarfa mata wata light make up mai ƙyau,kana ta feshata da wani haɗaɗɗan parfume mai ƙamshi da kuma sanyi,ita dai Zarina da idanu kawai take kallon Batul,amma ƙasan zuciyarta tana jin wani baƙin ciki da raɗaɗi sosai zuciyarta keta fasa,Hadima batul tana gamawa ta kalli Zarina tace. "Masha Allah Ubangiji yayi halitta a nan,Allah yasa ki zama silar gyara komai na wannan Masarautar mai Albarka"kallonta kawai Zarina tayi a zuciyarta tana son tambayarta wani abu game da Lil prince amma laɓɓanta sunyi mata nauyin gaske bata jin zata iya cewa wani abu a yadda ta keji zuciyarta na zafi,kama hannunta Batul tayi tare da janta zuwa waje suna tafe tace "Prince bashi da wata matsala ki amshesa matsayin miji za kiji daɗi,kinga idan kika zama Fulani nima kaina zan huta sai a ƴanta ni ko"ta ƙare maganar tana sakin dry,Zarina idanunta ta sauke a kan wata ƙyaƙƙyawar ƙofa wacce zata sadaka da wani sashi,sosai yanayin wajan yayi mata ƙyau a idanunta,musamman yanayin tsarin wajan da aka ƙawata da zallar a zurfa da goal,tsayawa tayi tare da ƙorawa wajan idanu,Batul itama kallon wajan tayi sannan tace "Hajia mai babban ɗaki kenan,mutuniyar arziƙi nan sashinta ne ba kowa ke zuwa ba,Allah sarki tana cikin halin damuwa,ba komai na sani game da ita ba,dana baki labari,amma ana tunanin kamar Mai martaba ne yasa aka....,"sauri toshe bakinta tayi sbd ba tayi tunanin maganar zata kufce mata ba,ajjiyar zuciya ta saki tace "wai Allah ya soni wannan baki nawa bashi da lunzami gaba ɗaya"ita dai Zarina bata kulata ba sai kallon sashin kawai take tare nanata sunan Mai babban ɗaki a ranta,tana son zuwa nan tabbas kuma dole na nemi mafita,amma tayaya?Murmushi tayi tace. “Lil prince” Ci gaba da tafiya suka har Hadima batul ta saki wata hanya ta nufi wani wajan da ban,sbd Prince yayi mata kashe din kana da sake tabi ta hanyar Fada,a dai² wata haɗaɗɗiyar ƙofa ta Ƙara ta tsaya,kana ta dubi Zarina tace. "lambu kenan nan shine wajan da Prince yafiso dan haka maza shiga ciki yana zaman jiranki"tana faɗin hakan tayi saurin juyawa tabar wajan. Zarina ji tayi gabanta ya faɗi,amma kuma son shiga wajan ya ɗarsu a zuciyarta musamman jin ta ambaci sunan lambu,wata iska mai daɗice ta fara ratsa jikinta,wani sanyi ya sauka cikin zuciyarta,a hankali ta lumshe idanunta tare da buɗe hancinta ta shiga shaƙar ƙamshin furannin wajan,wajan 5minutes ta ware eyes ball ɗinta ta zubasu cikin lambun wani murmushi ta saki ganin shuke² kala² a wajan ga yadda flowers keta kaɗawa sunyi green abin sha'awa ka sancewar yanayi ne na rani lkcn sanyi lkcn da ƴar ƴan marmari ke bozu tare da yaɗu,cikin shauƙin daya sameta ta ɗaga ƙarfta tare da tura kanta cikin lambun ta shiga ware manyan idanun tare da tunanin inda zata gansa,ganin ba taga kowa ba yasa ta ƙara tura kanta ciki tare da suma jujjuya kanta,can ta hangesa zaune akan wata babbar ladduma mai laushi ƙasan bishiyar gauva,sadda kanta ƙasa tayi ta shiga wasa da yatsunta. Tunda ya zauna ƙasan bishiyar gauva yake tunanin wacce akace ta rasu,kasa samun nutsuwa yayi,duk wani tunani nasa ya tsaya,bawai ya damu da ita bane,A'a baya son ya zama silar rasuwarta domin ya gaza taimaka mata a lkcn data buƙaci hakan,lumshe idanunsa yayi tare ta shafa bear ɗinsa wanda yake dai² da fuskarsa,a hankali fuskarta ta fara bayyana lips ɗinta ya zuba idanu ta ciki idanunsa inda fuskarta take zuwar masa,ganin tana ta mamul² da laɓɓanta tamkar zata cinyesu gaba ɗaya ta jiƙasu da saliva,tsigar jikinsa ne ya tashi yanayinsa ya fara sauyawa,yana nan zaune aka kira sallar azhar,miƙewa yayi tare da fita zuwa sashinsa yayi wanka tare da sauya kaya,kana yayi alwala ya ɗauki ladduma tare da wayoyinsa,sai ya ɗauki vanillah da alkaki da cake,sbd ba komai yake iyaci ba,gaba ɗaya abinci mai damesa ba baya tsarinsa,jin jikinsa ya lafe tamkar zai haɗe da bayansa yasa ya ɗauki wannan,yana ɗauka ya rufe sashin ya ƙara dawowa cikin lambun a nan yayi sallar kana ya buɗe vanillah ya soma sha a hankali ya zubawa ring ɗin hannunsa idanu,yana mamaki yadda kullum yake ƙara sheƙi a ƴan ƙwana biyun nan,yana wajan aka kira asar a nan ya gabafatar sannan ya kira best friend ɗinsa suka gaisa,bayan sun gaisa ya kashe wayar ya lumshe idanunsa tare da shafar mararsa wacce take yi masa ciwo sama²,ji yayi zuciyarsa ta buga da ƙarfi gudunta ya ƙaro,ga wani sanyi dake ratsa cikin zuciyartasa wanda ya saukar masa sa kasala,tabbas tana kusansa banda ita babu wani wanda ya kejin wannan mood a kansa,a hankali ya buɗe fitinannun idanunsa tare da zubawa ƙofar wajan idanu,a tsaye ya ganta ta sunkuyar da kai,tana wasa da ƴan yatsunta,taɓe baki yayi tare da ɗauke idanunsa daga gareta,a hankali ya miƙe tsaye tare da zuba hannunsa cikin aljihu,cikin nutsuwar data gama ratsa jikinsa ya soma takawa zuwa inda take tsaye,jin numfashi na dokan fuskarta ga wani daddaɗan ƙamshi dake kawowa hancinta ziyara,a hankali ta lumshe idanunta tare da ƙara buɗe hancinta ta shiga shaƙar ƙamshin turaren dake jikinsa,zuba mata idanu yayi tare ƙurawa laɓɓanta idanu,a dai² lkcn wayarsa ta fara ringing taɓe baki yayi tare dajan siririn tsaki,wayar ya zaro a aljihunsa ganin sunan Abbunsa na yawo saman makeken screen ɗin wayarsa yasa cikin so da ƙauna yayi picking call,tare lumshe idanunsa cikin zazzaƙar muryarsa yace "Abbuna nayi kewarka harna gaji"ya ƙare maganar yana shafa cikinsa,saukar muryarsa cikin kunnanta yasa tayi sauri buɗe idanunta domin ta tabbatar wannan muryar bata Prince bace,idanunta ne ya sauka cikin nasa,wata harara ya watsa mata wacce tayi saurin sanyasa ta sunkuyar da kanta tare da juyawa zata bar wajan yayi saurin sanya tattausan hannunsa ya riƙe nata hannu haɗe da jawota zuwa gabansa. *_Nasu typing ɗin yafi haka amma komai a hankali ake binsa,ina buƙatar comments ɗinku mai ma'ana yana ƙaramin ƙarfin quiwa😍😍_* *THE NEW EMIR IS NOT FREE IS FOR SALE,PAY BEFORE YOU READ 200 NAIRA ONLY 08119237616* *_Wannan book ɗin na kuɗi ban takuriki siya ba,dan haka na turo maku bisa yarda amince keda kika biya kena amince ki karanta kada a fitar waje_* Accept your self the way you are be kind ur self. *21-22* #Heart careless Kafeta yayi da idanunsa wanda suke a lumshe, kafin ya ɗauke idanunsa daga gareta,hannunta ɗayan ya kama ya sanya wayarsa akai kana ya saka wayan a speaker,ɗan jan gefensa yay kafin ya ciji lips ɗinsa na ƙasa yace "Abbuna nine ka ɓoyewa zuwanka 9ja,nayi fushi"ya ƙare maganar yana murza tafin hannunta,wanda yake fidda gomi kaɗan² hakan yasa yaji daɗin riƙe hannunta,musamman yadda bai jin daɗin jikinsa daga jiya zuwa yau,lumshe idanunsa yayi yana sauraran abinda Abbunsa ke faɗa masa ta cikin wayan,ɗan turo bakinsa yayi gaba tare da girgiza kai alamar "A'a" tamkar daɗi na kusanshi,can ya saki tattausar murmushi ya ƙare matse hannunta dake cikin nasa wanda yasa ta saki ƙara sbd zafin da taji,idanunsa ya zuba mata tare da juya mata idanunsa ya ɗaga gira ɗaya alamar "mene?"sadda kanta tayi sbd wani ƙwarjini da yayi mata, ba tajin zata iyaci gaba da tsaiwa kusanshi sbd yadda zuciyarsa ke gudu ga wani ɓari da jikinta keyi,wani irin abu ya fara yi mata yawo cikin jiki,da dukkan alamu mood ɗinta ne ya fara sauyawa,hakan yasa ta fara ƙoƙarin ƙwace hannunta daga cikin nasa,jin yadda take ƙoƙarin ƙwace hannunta daga nashi yasa ya lumshe idanunsa,ba tayi aune ba taji ya jawota jikinsa tare da ɗura hannunsa a waist ɗinta,can ƙasan maƙoshi yace "Abbuna kace yau ziyara kayi daga saukarka,ok Allah ya bada lada"jinjina kai yayi tare da faɗin "ok kai gaidashi luv you bye"ya faɗa yana sakar masa sumba ta wayar kana ya ƙatse kiran tare da cillah wayan cikin aljihunsa,zazzafan numfashi ya fesar ta bakinsa kana ya zareta daga jikinsa tare da ɗauke hannunsa daga waist ɗinta,wasu minutes suka ƙwashe a haka kafin ya zubawa hannunta idanun tare da kama hannunta ya haɗa da nasa nan take wani haske mai ƙyalli da sheƙi ya bayyana wanda yayi sanadiyar rufewar idanunsa,a hankali ta shiga ɗaga zara-zaran eyes lashis ɗinta wanda suka sha maskara sukai ƙwance luff saman fuskarta,zuciyarta ce ta buga da ƙarfi sakamaƙon ƙyaƙƙyawar fuskarsa data bayyana cikin eyes ball ɗinta,wani ƙwarjini da haibarsa ne suka cika idanunsa kasa jure kallonsa tayi sai sadda kanta ƙasa tare da zubawa hannunsa ido,sosai ta tsorata ganin the same ring ɗinta a hannunsa,ƙara zubawa ring ɗin idanu tayi cikin *AL'AJABI* ta ɗura hannunta saman yatsansa ta shiga murzawa,yadda take murza hannunsa yasa shi dawowa cikin hayyacinsa zare hannunsa yay daga cikin nata tare da janye jikinsa daga kusancin da sukai,ba tare daya ce mata komai ya juyawa zuwa inda laddumarsa take,yana zuwa ya ƙwashe komai nasa,cikin isa da gadara haɗi da izza ya bar cikin lambun,bayansa tabi da kallon dukkan yadda tasu ta ƙara ganin ƙyaƙƙyawar fuskarsa haɗi da ganin zoben hannunsa amma ta gagara yin hakan,a hankali wasu hawaye suka ziraro daga cikin idanunta,tabbas yana da banbancin da sauran mazan shiɗin gwarzone kuma jajirtacce mai aiki da iliminsa,amma halinsa ba kowa zai iya juresa ba,a ɗan tsaiwar da tayi dashi ta fahimci shiɗin mutum ne wanda mgn bata damesa ba,yana da miskilanci wanda yake ƙara masa ƙyau da ƙwarjini,sannan yana da waskiya sosai ta fashimci kallon da yake mata,amma data ɗaga idanu zai ɗauke kansa tare da haɗe rai ya wani taɓa fuska shi a dole baiyi wani abuba,tana nan a tsaye harya ɓacewa idanunta,wani murmushi ta saki tare da lumshe idanunta kana ta ware laɓɓanta tace “HEART DREAM” Ganinsa ya tayar mata da abubuwa kala² a zuciya,zuwa yanzu babu wanda take buri da ƙaunar gani sama dashi,kallo guda da tayi masa taji tana ƙauna da muradin zama dashi,sam miskilancinsa bai dameta ba,kanta ta samu da tambayar wanene shi a Masarautar bilhas ko shime yareema ne?idan har hakane tabbas suna da banbanci da Lil prince domin halayyarsu a fili ta banbanta,kujerar kusa da ita ta zaune wacce ta kasance ƙarƙashin bishiyar fasadabir,wanda yayi manyan-manya yay jaa sbd nunar da yayi,samun kanta tayi da sha'awar shan Fasadabir ɗin,a hankali ta miƙe tare da ɗaga hannunta ta cire guda ɗaya,soma juyashi tayi a hannunta ganin harya fara tsagewa sabida nuna,wajan kujerar ta koma ta zauna tare da soma shan Fasadabir ɗin har wani lumshe idanu take dan dani,wanda a zuciyarta kuma tunanin Saifudeen ne fal ranta. Saifudeen cikin nutsuwa da kuzari haɗi da jarumta yaci gaba da tafiya a cikin masarautar,dukkan inda ya ratsa Barori da kuyangu haɗi Hadimai ne,kowa yana aikinsa,wasu an ƴantasu wasu kuma haryau bauta suke tamkar ba mutane ba,a haka yaci gaba da tafiya harya isa sashinsa yana shiga,ya ajjiye komai dake hannunsa a mazauninsa,zubewa yayi akan italian bed ɗinta tare da jawo pillow ya rungome ya shiga sauke ajjiyar zuciyar kamar karamin ƙaramin yaron da yayi tsere,baisan meke damunsa ba a ƙwana biyunan,amma ya samu kansa dason fahimtar abinda ke faruwa a wannan masarautar,A ranar daya sauka ya sameta zata bar gidan sarautar kamar mahaukaciya,a karo na biyu yaga Fadawa najan Kulsum,abu na uku ga yadda Zaitun ta rasa ranta kuma ya tabbatar ba haka nan ta rasa ran nata ba,ko lkcn tane yayi babu shakka aƙwai silan rasuwan nata,babban tashin hankalin bai huce maganar da yaji Mai martaba ya nayi game da Mai babban ɗaki ba,wacce har yau ya kasa fahimtar wace Mai babban ɗakin,mai yasa ya keson aikata hakan gareta shine tambayar da yakewa kansa daga jiya zuwa yau amma ya kasa samun amsarta,kuma ya ɗaukarwa kansa alƙawari kare rayuwarta haka nan dole ya binciki wanne sashi ne nata daga cikin flats ɗin gidan sarautar. Da wannan tunanin ya miƙe tare da faɗawa bathroom,ruwa mai zafi ya haɗa a cikin jakuzzi,ka sancewar yanayin garin aƙwai sanyi ga kuma iska mai ƙarfi dake kaɗawa tamkar za'ai ruwan sama,kayansa ya cire tare da ratayesu saman hanger kana ya shiga cikin jakuzzi'n,sannu a hankali yake shigewa jikin ruwan zafin tare da ware laps ɗinsa ruwa na ratsa mararsa dake masa ciwo,lumshe sexcy eyes ɗinsa yayi tare da sanya hannunsa ya shafi saman mararsa wacce ta ɗan kumbura,cije laɓɓansa yayi sbd zafi da raɗaɗin daya saukar masa,ƙara nutsewa yayi cikin ruwan sosai zafin ruwan yake ƙara masa kuzari,wata nauyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke kana ya murza zobensa cikin so da ƙauna ya manna masa kiss,zuwa yanzu yama manta da cewa ya ganta cikin lambu,daman burinsa bai huce ya tabbatar da lafiyarta ba,a yadda ya ganta tasha ado kamar wata gimbiya ko sarauniya yasan cewa tabbas ta samu lafiya,ya ɗauki lkc mai tsayi cikin ruwan kafi ya soma wankan yana kammalawa ya ɗauki bathrope ya sanya a jikinsa,kana yayi brush tare da ɗaura al'wala,domin haka tsarinsa yake baya taɓa zama babu al'alwa domin ita kanta kariyace ga mutum,yana gamawa ya fito tare da zama kan dressing mirrow ya juna handrayer ya soma busar da somar kansa,yana kammalawa ya ɗauki body lotion mai ƙamshi da kuma daɗi a jiki ya soma shafawa chocolate naked body ɗinsa mai ɗaukar idanu,bayan ya kammala ne ya ɗauki body spary ya feshe jikinsa dashi,a ɗan gaggauce ya buɗe wadrope ya ɗauki uniform ɗinsa da wando da rigar haɗi da ficap ɗin ya sanya,wow amy colour ya haɗu da chocolate skin ga yadda sumar kansa ta ƙwanta har wuyansa luff sai sheƙi take,ta ƙara fiddo da asalin ƙyan na baƙin balarabe,sosai murɗaɗɗan jikinsa ya amshi kakakin sojoji,a wannan lkcn ko namijine ya kallesa sai zuciyarsa ta buga,balle ƴan mata masu ƙarancin shekaru irinsu Zarina wanda suke Adult,masu tashan balaga wanda yanzu ne lkcn da budurcinsu ke bayyana suke jin kansu tamkar wasu manya,wajan dressing mirrow'n ya dawo kana ya ɗauki turarensa Ohud mood ya goga a jikinsa,sannan ya ƙwashi wayoyinsa da key ɗin motarsa tare da rufe ƙofar sashin ya nufi hanyar Fada. Dake yau zamane na sirri wanda Lil prince ya nema wajan Mai maryaba yasa babu mutane da yawa a Fada sai Mai martaba,Tiraki,Sarkin fada,waziri,Sai kuma Lil prince dake durƙushe gaban mahaifin nasa yana son ya bashi damar magana,sbd gaba ɗaya hankalinsa yayi kan Zarina kuma ya tabbatar yanxu Hadima Batul ta kaita lambu shi kawai take jira.. Gyara zama Mai martaba yayi kana yayi gyaran murya a hankali yace "muna sauraranka meke tafe dakai haka Magaji?"ya cilla masa tambayar yaname fahimtar yanayinsa,ƙara sunkuyar dakai Prince yayi cikin dakiya da kuma maida fargabar dake ransa yace. "Allah ya ƙara maka lafiya da yawan rai daman ina neman kabani dama domin na fiddo da macen da nakeso na aura,domin ina son ajjiye iyali"ya ƙare maganar yana zubawa Mai martaba idanu. Jinjina kai Mai martaba yayi kafin yayi shuru alamar tunani,wajan sama da 5minutes kafin ya ɗago ya kalli prince yace "Muma zamu so hakan domin mutuncinmu ne zai ƙaro idanun jama'a ace yau Magaji zai ajjiye iyali Thank God,amma kafin nan ,zanso nasan wacece Fulani mai jiran gado?"ya ƙare maganar yana sakin murmushi alamar jin daɗi,Murmushin ƙarfin hali Prince yayi kana yace "Godiya nake ya Abbana,daman ba wata bace face *Kuyanga Zarina* ita nake muradin ƙauna na kasance da ita *ABADAN DA'IMAN* ina fatan zaka bani damar hakan?"ya ƙarashe maganar kansa a ƙasa,Saifudeen dake bakin ƙofar yana ƙoƙarin shigowa yayi saurin tsaya tare da sanya hannu ya dafe saitin zuciyarsa,wani ɗan radaɗi da zafin da yaji tayi masane yasashi runtsa idanunsa,cikin narkakkiyar murya yace "Ya rabb help me"ya ƙare maganar yana jin gina bayansa da jikin ƙofar ya harɗe hannayensa a faffaɗan ƙirjinsa,ya zubawa Prince ƙanƙantattun idanunsa. Mai martaba jin maganar Prince yayi tamkar ruwan sama wanda ba'a shirya masa yake sauka,tabbas abinda Magaji ke nema babban abune,baya tunanin ƙalubalan dake gabansu,yasan cewa baza'a taɓa yadda Prince ya hau karagar mulki ba tare daya nuna shaidu guda uku wanda dasu ne aka lamunce munce a ɗana mutum as King of Bilhas,amma shi ya fahimci ba wanne a ransa ba,yaushe Prince ya faɗa soyayyarsa baiwarsa,ya manta cewa auren baiwarsa ya haramta a garesa,wata zuface ta shiga karyowa Mai martaba,wani huci ya fitar mai zafi,kana ya kalli Prince yace "Are you mad,ashe baka da tunani Magaji how baiwarka zata zama matarka kuma Fulanin bilhas you're vry stopid kama sauya wannan banzan tunanin naka mara amfani,idan ba haka ba...."sai kuma yayi shuru ya ƙarasa maganar sbd idanu huɗu da sukai da Saifudeen,maida hankalinsa yayi kan Prince yace "Get out!"ya ƙare maganar yana ɗan ɗaga murya,wani baƙin ciki ne suka sauka zuciyar Prince sbd baiyi tunanin hakan ba,duk da cewa da wahala ya amince amma baiyi tunanin zai kasa amince masa ya samu abinda yake buƙata ba,a karon farko ya tambayi abu wajan Mai martaba amma ya kasa samu,cikin ɓacin rai ya miƙe tare da fice daga Fadar,tsayawa yayi wajan Saifu tare dajan tsaki yace "YOU?"sai kuma ya jinjina kai tare da ficewa daga cikin Fadar,ko inda Lambun yake bai kallah ba sbd yadda ya kejin zuciyarsa babu daɗi,yana zuwa harabar gidan direct motar ya faɗa ya jata da wani irin gudu ya nufi N.S University. Saifu dry ya kusa yi amma sbd dry baya tsarinsa infact ma bai saba yinta ba,yasa ya saki wani shu'umin murmushi tare dajan gemunsa ya shafi cikinsa,a hankali ya ƙarasa cikin Fadar tare da zama ya fuskanci Mai martaba kana ya sunkuyar dakai ƙasa ba tare da yace komai ba,Sarkin Fadane ya dubesa yace "Ɗan samari da alama kana son cewa wani abu ko?"Sarkin fada ya faɗa yana kallon Saifu,sai a lkcn Saifu ya buɗe gajiyayyun idanunsa ba tare daya kalli Sarki fada ba,yace "Barka da hutawa Mai martaba"ya ƙare maganar yana sauke numfashi sbd tsayi da maganar tayi masa,baya iya jure magana indai bada Abbunsa ba,Kallonsa Mai martaba yayi yana jinjina ƙarfin miskilancin Saifu,ɗauke wannan tunanin yayi daga ransa kana yace"Saifu ka shirya yau zaka zaɓi Maid mai kula da ɓangaranka"yana gama faɗin hakan ya tura Waziri yace"kaje kasa ayi shela dukkan Kuyangun da ma'a basu aiki ba su fito yanzu"da sauri waziri ya miƙe tare da nufar waje domin ai watar da abinda Mai martaba ya umarce shi. Zarina ta daɗe zaune a wajan harta shanye Fasadabir ɗin dake hannunta,bayan ta kammala ne ta miƙe tsaye tare da soma zagayawa cikin lambun sbd gajiyar da tayi,cikin nutsuwa take zagayen lambun tana kallon yadda shukokin wajan tare da flowers dake kaɗawa a wajan,komai na wajan birgeta yake a hankali ta shiga tsakanin wasu manyan bishiyo sbd daddaɗar iskan wajan dake kaɗawa,ɗan juyawa tayi jin kayanta ya riƙe wani abu,murmushi ta saki ganin wata tsuhuwar aƙwati tana isa ta zare kayanta,har zata huce sai kuma ta samu kanta da buɗe aƙwatin nan tayi arba da wata ƙyaƙƙyawar takubi haɗi da wata hular zallar azurfa sai sheƙi take,sosai take kallon takubin haɗi da hular wanda kana ganinsu kasan na musammane,samun kanta tayi dasun adanasu dan haka ta hangi wani rami mai zurfi tana zuwa ta ɗauki aƙwatin tare da sakata ciki,kana ta shiga maida ƙasa saida ta cike ramin tas ta baje ƙasar wajan,sannan ta zauna kan kujera tana sauke numfashin gajiya,ta daɗe a wajan sosai sannan ta fara jiyo shelan neman dukkan sabbin kuyangun masarautar,zuciyata ce ta buga da ƙarfin gaske wata fargaba da tsoro ya dirar mata a zuciya,da hanzari da miƙe tare komawa sashin da aka sauketa tana zuwa ta cire kayan jikinta tare da watsa ruwa tana gamawa ta nemi fararan kayanta ta sanya,jikinta na zubar da ruwa ta sanya flat shoe ɗinta ta nufi harabar masarautar domin amsa kira. Lil prince's pov Yana isa Universty'n babu inda ya tsaya sai office ɗin Yazeed yana zuwa yayi knoking nan aka bashi umarnin shiga,yana shiga ya nemi waje ya zaune akan wata duguwar sofa dake office ɗin,dry Murmushi Yazeed yayi cikin shaƙiyanci yace "banyi expecting ganinka ba at this time hope dai lafiya"tsaki Lil prince ya saki cikin ɓacin rai yace "You stopid kada ka ɓatamin rai akan wanda Mai martaba yayi"da mamaki Yazeed ya saki pen ɗin dake hannunsa tare da kallon Prince yace "what wrong with you,do you know what are you try to say,Mai martaba ya ɓata maka rai how?"ya ƙare maganar da mamaki a kan fuskarsa,numfashi Prince ya sauke tare da cije leɓe kana ya dubi Yazeed yace "sabida kawai naje masa da burin ajjiye iyali ina buƙatar aure sbd na samu wacce na keso,na fahimci so yake naita bin yaran mutane kamar wani ɗan akuya shi bai gina rayuwarsa ni bai barni na gina tawa ba,dashi dani mu duka munsan abinda muke ba dai² bane,idan burinsa nabi ƴar ƴan mutane akan buƙatarsa why nima bazai barni nayi tarayya da wacce nake so ba"ya ƙare magana yana dukan pillow'n dake kusansa,jinjina kai Yazeed yayi yana mai jinjina lamarin yau Prince da kansa yake cewa yana son aure,tabbas Allah ne kaɗai yasan son daya kewa wacce yake burin aura banda haka aida baiyi wannan tunanin ba,kafin yayi magana an turo ƙofar office ɗin bakinta ɗauke da sallama,haɗe rai Yazeed yayi kana yace "ke lafiyanki zaki shigomin office without excuse? "ya faɗa yana cillawa Mema harara,zubewa Mema tayi gabansa tare da fashewa da kuka tace "Sir kaji tsoran Allah idan babu duniya aƙwai ƙiyama akan paper ɗinka na rasa damata ta wannan shekaran,tsawan shekara huɗu inayin past akan dukkan exam ɗin da nake,amma yau ka zama sanadin lalata burina da kuma farin cikina,akan wani banzan ƙudiri naka,lallai kayi nasara abinda baka sani ba shine aƙwai Allah kuma yana kallon komai yana jin komai,sannan wannan tarin zunubin da kake aikatawa wa ƴan mata bazai barka ba,Allah ya isa ban yafe ba Ubangiji ya isarmi kuma ya sakamin cikin gaggawar da ikon Allah saika tuzarta ni Maryama Alhassan zan bar maka makaranta zanje ka wanda yake tsumayina domin aurena,nagode Allah da bai baka damar cin burinka a kaina ba,nabarka lafiya"tana faɗin hakan ta fice daga office ɗin zuciyarta nayi mata zafi,wani banzan kallo Yazeed ya watsa mata tare da faɗin "sakalya aƙwai irinki dubu kuma da bazata suke da ƙama"Prince kam damuwar dake ransa ta hanashi tanka masu,daga ƙarshema miƙewa yayi tare dayiwa Yazeed sallama ya fice daga cikin office ɗin,motarsa ya faɗa tare da ficewa daga cikin makarantar gaba ɗaya. **** **** Tsaye suke gaba ɗaya sun jere tare dabin layi tamkar za'a raba masu wani abu,a hankali Saifudeen kebinsu da kallo dukkan wacce ya kalla sai yaga tsaftarta ba tayi masa ba,wata ma idan ya ganta sai taɓe baki tamkar yaga kashi,ahaka yayita tafiya harya huce kusan rabin kuyangun baiga wacce tayi masa ba. Da ɗan sassarfa take da tafiya kanta a ƙasa zuciyarta na bugawa sabida lattin da tayi,yadda take tafiya tsakani da Allah a gareta sauri take,amma a zahiri wata irin tafiya take mai ɗaukan hankalin dukkan wanda yayi arba da ita,kanta a ƙasa take tafiya yadda take daka ƙafarta a hanzarce ya mawa ma dai² cin waist ɗinta damar juyawa cikin uniform ɗinta,can nesa da inda ya baro taja ta tsaya,wani murmushin gefen baki yayi tare da taune laɓɓansa,haka yaci gaba da takawa har zuwa ƙarshe baiga wacce tayi masa ba,bare har yayi tunanin cin abinda ta girka,Waziri ne yace "Duba da ƙyau yaro wannan sune sabbin kuyangunmu na wannan masarautar"baiko kalli inda waziri yake ba,yaja ya tsaya tare da lumshe idanunsa na wani lkc kana ya waresu a kanta,yadda take mamular laɓɓanta ya sashi saki tattausan murmushi,sosai tsoran dake kan fuskarta ya bayyana,gaba ɗaya ta hana kanta sukuni,cikin ya shafa kana ya gyara tsaiwarsa tare da haɗe ransa tamkar bai taɓa dry ba,cikin kausasshiyar murya mai daɗi wacce take nuni da wanda yayita umarni yake badawa yace "you the last person"a tsorace Zarina ta ɗaga idanunta ta saukeso a kansa,wani hawaye ne ya soma zubuwa daga cikin idanunta,kasa tamkashi tayi sbd wani irin ƙwarjini da yayi mata,wata tsawa Waziri yayi mata yace "ahir ɗinki ƴar talakawa maza jeki zuwa bauta"ya faɗa yana ƙara sauke mata wata tsawar,gaba jikin Zarina ya ɗauki rawa wani tsoro ya ƙara kamata a karo na biyu,kasa takawa tayi bare tayi tunanin zuwa inda yake tsaye,a hanzarce Waziri ya ɗaga wata ƙatuwar bulala zai shimfiɗa mata a baya yaji anyi saurin riƙe hannunsa tare da faɗin "No!.. *THE NEW EMIR IS NOT FREE IS FOR SALE IF YOU NEED JUST CONTACT ME 08119237616😍200 NAIRA ONLY* _THIS BOOK IS FOR SALE KADA A FITARMIN DASHI WAJE IF YOU NEED THE NEW EMIR JUST CONTACT ME 08119237616 200 FOR NRML GRP 500 FOR VIP WANDA ZASU SAMU PAID BOOKS ƊINA._ *23-24* PROMISE# BE WITH SOME ONE WHO LIKE TO STAY WITH YOU. Da sauri Waziri ya ɗaga kansa sama domin yaga wanda ya hanashi dokan Zarina,mamaki yayi ganin Saifu tsaye a gabansa yana danna waya, gaba ɗaya bama su yake kallo ba,yaushe har yazu wajan hartakai gaya riƙe masa hannu,hannunsa ya sauke ƙasa wanda yake ɗauke da bulalar kana ya kalli sauran Kuyangun yace. "kowa ya koma masaukinsa kafin a ƙara nemanku" Zarina wata sassanyar ajjiyar zuciya ta sauke mai ƙarfi tare dayiwa Allah godiya domin ta gama tsorata kuma ta saddaƙar Waziri zai zabga mata wannan bulalar,akaro na biyu ta kuma sauke ajjiyar zuciya,a hankali ta ɗaga jiƙaƙƙun idanunta ta sauke a kansa,da sauri ya janye idanunsa daga gareta tare da haɗe fuskarsa tamkar bashi ba,sunkuyar da kanta ƙasa tayi ta shinga wasa da hannunta,gefe na zuciyarta kuma tana jin wata nutsuwa na ratsa zuciyarta da gangar jikinta,a dukkan lkcn da tayi arba dashi tana jin wani different feelings a kansa,tasha zama tayi tunanin mene hakan mene yasa take jin wannan yanayin game dashi amma ta gagara sanin dalili,tana son ƙara kallonsa amma sam ba zata juri ganin abinda take gani a cikin idanunsa ba,ɗan tsaki kaɗan yaja kafin ya sauke numfashi mai ƙarfin kaske,cikin nutsuwa ya juya tare da nufar wata haɗaɗɗiyar mota kirar ferari,har yayi nisa sai kuma ya tsaya,ba tare daya juyowa ba yace. "follow me"yana faɗin hakan ya buɗe side ɗin drever tare da zama a ciki yana jiran ƙara suwarta,ta daɗe a tsaye kafin ta fara takawa zuwa wajan motar jiki a sanyaye ta buɗe side ɗin mai zaman banza ta zauna,lumshe idanunta tayi tare da cure jikinta waje guda ta shiga sauke ajjiyar zuciya,ba tare daya kulata ba yayiwa motar ke tare da fice daga cikin masarautar gaba ɗaya. Kasan cewarsa ƙwararre a harkar dreving yasa cikin nutsuwa yake murza kan motar hankalinsa ƙwance,tym to tym yakan ɗan lumshe idanunsa sabida daddaɗar fresh air ɗin dake kaɗawa a kan titi wacce take bada wani sanyi na musamman,sanyi ne wanda baisa takura a jiki,hasalima saidai kaji nutsuwa tazu masa,ƙara lumshe idanunsa yayi tare dajan motar da gudu domin bai saba dreving a hankali ba,a zahirin gsky dreving kawai yake amma hankalinsa nakanta musamman yadda yake hangota ta gefen idanunsa ta cure waje guda tamkar maijin sanyi,bai taɓa waiting time a kan mace ba,bare har ya zauna yayi tunaninta,some time yanawa mace kallon mace mai rauni wanda damuwarsu ke bayyana a fili,tabbas mace abin tausayice duba da yadda maza ke amfani da rauninsu hatta kai ga sun cusa masu wani baƙin ciki da kuma ƙunci a zuciyarsu,yana jin tausayin mace baya da burin wulaƙanta mata,hakan yasa bai taɓa jin wani feeling akan kowa wacce mace, bare harya ɗarsawa zuciyarsa wani abu game da ita. Amma yau an waye gari tunaninta ya tsaya masa a zuciya,yayinda yake jinta a dukkan wata gaba ta sassan jikinsa,yana jinta sosai a jikinta,bai san mene hakan ba,bai kuma san tayaya hakan ya kasance ba,bashi da burin yin wata soyayya ga wata macen bare under age like her yafi yadda cewa kawai tausayinta ya keji,amma kuma yawan tunaninta da yake na mene?wannan shine abinda ya faɗu masa a yanzu,a karo na biyu ya taɓe baki haɗi da cije lips ɗinsa na ƙasa,cikin zazzaƙar muryarsa mai sanyin gaske a bayyane yace. "We have a the same ring that why i'm always think about her nothing else" Tunawa da yayi tana cikin motar yasa shi haɗe ransa tamkar bashi yayi magana yanzu ba,hannunsa yasa a hankali tare da turashi cikin tulin sumar kansa ya hargitsa,cikin yanayin mood ɗin daya samu kansa ya sauke wata sassanyar ajjiyar zuciyar tare da fesar da wata zazzafar iska ta cikin bakinsa. Dukkan yadda zuciyarta take muradi da kuma ƙwaɗayin ƙara ganin ƙyaƙƙyawar fuskarsa ta kasa bata dama sabida wani irin bugawa da ƙirjinta yake very past tamkar wacce ta shekara tana gudu,ƙara haɗe jikinta tayi waje guda tare tura fuskarta tsakiyar cinyoyinta,wasu taƙwayen hawaye ne suka shiga sauka daga cikin idanunta,da saurin ta sanya wani ta toshe bakinta dan ba taso ya fahimci halinda take cikin bare yayi tunanin wani abu a ransa,amma zamanta tare dashi tamkar takura ne da kuma hana sukune,a dukkan lkcn da sukayi kusa da juna tana ji tamkar su shekara a hakan,sabida sanyi da nutsuwar da take samu a garesa,amma ƙwarjinsa yake hanata sauke uwa uba kuma wani magaɗisu dake fituwa cikin idanunsa,ba zata iya jure haɗa idanu dashi,tabbas idan aka tilasta mata hakan tasa tamkar ace numfashinta ya ɗauke ne,tana tsaka da wannan tunanin taji yaja wani wawan birki wanda ya hadda bugewar kanta da jikin ƙofar motar. Ƴar ƙara ta saki tare da saurin dage goshinta wanda taji yana mata zafi,a hankali ta ɗago kanta tare da runtsa idanunta da ƙarfi sbd yadda wajan ƙeyi mata zugi,ƙwaɓe fuska tayi tare da juya sleepyn eyes ɗinta,rau² tayi da idanu tare da haɗiye ƙwallan daya tarar mata a cikinsu,cikin muryarsa shagwaɓa tace. "Auchhhii very hurt"ta faɗi maganar lkcn da take sanya hannunta saman goshinta tare daya tsuna fuskarta😟a lamun zafi,cikin juriya da kuma jarumta ta soma juyawa zuwa side ɗin da yake,wani numfashin wahala ta sauke ganin tuni yabar motar,dry ta bawa kanta ganin da gske tsoransa da gske,wani murmushin tayi sai kuma ta murguɗa baki cikin ranta tace. "he acting like a king"ta faɗa tana leƙa kanta ta window'n motar sai a lkcn ta fashinci shopping yazu,whatever dai taji daɗin fituwarta dan kusan satin guda rabon ta fita waje,sai yau sosai yake ƙarewa gefen titi'n kallo da kuma yadda mutane ke harkokinsu babu wanda ya damu da wani,hakan kuma ya ƙara birgeta cikin ƙanƙanin lkcn ƙuncin dake zuciyarta ya kau,domin ita yarinya ce wacce bata ajjiye damuwa a cikin rant,ta yarda cewa Innallah ma'arsabirin dukkan tsanani yana tare da sauƙi,ta yarda cewa damuwa bata taɓa zama magani,kuma ƙaddara bata taɓa dauwama tana da nata lkcn,haka nan kuma dukkan rayuwan mutum tana tafiya ne da kalan nasa ƙaddara,kamar yadda tayi imanin cewa tata kalan ƙaddarar kene kuma ta shirya karɓarta da hannu bibbiyu,a ƙaro na wajan uku hawaye ya ƙara silɓiyowa ta cikin idanunta,cikin muryarta mai sanyi tace. "nayi kewanki Mom ina fata baƙya ciki ƙunci da baƙin ciki kamar yadda nake,ina roƙan Allah ya haɗa fuskokinsu kafin ɗaukewar numfashinmu,i luv you Mom ina baƙin cikin ranshinki kusa dani,yaya yaran da basu da iyaye suke ji,yayane yaran da iyayensu suka haifa suka yar suke ji,ta rayuwa da Mom ɗinta na tsayin lkcn mai yawa amma ƙwana 7 kacal ta gagara samun sukuni sbd rashinta,Ya rabbi ka kawo mafita ka kawomin ranar da zan koma wa Mom na"ta ƙare maganar ta ƙara fidda wani kuka mara sauti. Ta daɗe a wajan kafin ya dawo cikin motar mutane ɗauke da kaya a hannunsu,yana daga cikin motar ya buɗe masu bouth ɗin motar suka fara zuba masa kayan,suna gamawa ya zaro kusan 20k sabbi ƙal ya basu ƙyauta,bai tsaya jin godiyar da yake masu ba yaja motar a guje yabar wajan,jin shassheƙar kuka kusanshi ya sashi juyowa sai a lkcn ya manta tare sukazo wajan,shi mene yasa ma yazu da ita? Taɓe baki yayi a hankali ya kunna waƙar Atif aslam ya shiga bi cikin zazzaƙar muryarsa cikin nutsuwa da ƙwanancewa yake bin waƙar tare da shan vanillah yogourt ɗin dake hannunsa,a haka har suka ƙarasu cikin harabar masarautar bilhas,yana fitowa yayiwa wasu Hadimai nuni dasu ƙwashi kayansa sukai masa ciki,ana haka motar Lil prince tayi parking da ɗan saurin ya fito ganin Zarina wacce ya yini da tunaninta yau. Sosai Saifu ya fahimci wajan Zarina zaizo hakan ya sashi saurin riƙe hannunta ba tare da tayi tunani ba,ya soma janta da ɗan saurin. Wani baƙin ciki ne ya sauka zuciyar Lil prince cikin ɗaga murya yace. "ohh hello!"ya ƙare maganar cikin ɗaga murya,tabbas yasan dashi yake hakan kuma baisa Saifu ya tsaya ba,saima ƙara tafiya yayi hankali ƙwance. Da saurin Lil prince yasha gabansu idanunsa a rufe ya ɗaga hannu ya zabgawa Zarina Mari kana ya dubeta yace. "ohh weldone beby you did again uhm u will pay for ur promise"ya faɗa yana jefa wata uwar harara,sannan ya juya kan Saifu tare da nunashi da hannu yace. "You! Wai kai wanne power ma kake dashi a gidan sarautar nan da kakeson yin abinda kaga dama kuma a lkcn da kaso ehee answer me?" Ɗauke kai Saifu yayi daga kallonsa na wani lkcn ya saki hannuta tare da hankaɗata zuwa ga Lil Prince,kamar bazai magana ba sai kuma ya gyara tsaiwarsa tare da soma karkaɗa key ɗin hannunsa,cikin muryar isa da gadara yace. "idan kai a matsayinka na ɗan sarki wanda suke ta ƙama da ƙarfin mulkinsu haɗi da dukiya ba kaji kunya ƙulla alaƙa da ita ba,to nikam bata tsarina bata gabana kallon baiwa nake mata tamkar yadda aka bani umarni na zaɓi maid,dalilin hakan yasa na ɗauke dan nima ta dingayi min bauta banda haka ko inuwa ɗaya bata isa na haɗa da ita ba,bare kayi wani banzan tunani kaga ni ban hanya na huce ban iya ciwon baki ba"ya ƙare maganar yana jan numfashi mai ƙarfin kanse sbd nauyin da maganar tayi masa,ya daɗe banyi magana mai tsayin haka ba sai yanzu shi yasa yaji maƙoshinsa nayi masa ƙirjinsa nayi masa raɗaɗi,ko ƙara kallonsu baiyi ba ya huce ta gabansu yana tako cike da kamala. Wani banzan kallo Lil prince ya watsawa Saifu tare da faɗin "tabbas baka san mece Sarauta ba,baka san mene ƙarfin mulki ba,nayi Alƙawarin da ƙarfin mulkin da muke dashi saina a zabtar dakai saina baƙanta zuciyarka da kalalolin azaba mai raɗaɗi nayi alƙawarin kozan rasa komai nawa sai naga ƙarshenka da ƙarfin mulkina"ya faɗi hakan cikin baƙin ciki da ƙonan ran da Saifu ya cilla masa,sosai maganganun Saifun sukayi nasara a zuciyar Prince hakan yasa yaji babu abinda yafi tsana a yanzu sama da Saifu,juyowa yayi ya zuba mata ƙananan idanunsa wanda lkci guda suka ƙanƙance sbd ɓacin rai,cikin maganarsa wacce take nuni da umarni yace. "After magrib kizo Lambu i want talk to you"yana faɗin hakan yasa kai ya shige hanyar da zata sadashi zuwa flat ɗinsa. Tsaye suka bar Zarina zuciyarta nayi mata zafi da raɗaɗi,a karon farko ta ƙara tabbatarwa kanta shiɗin bamai damuwa ne da damuwar wani ba,tayi tunanin zai bata kariya zai kula da ita haka nan zai taimaketa sbd fuskar nagartattun mutane da yake da ita,sai dai tayi kuskure shiɗin nada banne kansa kawai ya sani bai damu da kowa ba kamar yadda taga alamu daga fuskarsa,lallai ta yadda ita ɗin bai wace sai dai hakan bazai saka ta yarda ya wulaƙanta ta ba,ya jefeta da maganganu masu baƙanta rai da kuma tarwatsa zuciya,zata nuna masa ita ƴar halak ce kamar yadda bai damu da ita ba haka nan itama bata damu dashi ba,zata ɓoye masa sannan za tayi nisa tashi zata hqr da son ganin fuskarsa da zuciyarta ke ƙwaɗayi,ji tayi a yanzu gaba ɗaya ya siri mata wata tsanarsa ta dirar mata a zuciya da zama dashi ƙwara zama da Lil prince zata koyawa zuciyarta sonshi duk da hakan abune mai matuƙar wahala a gareta. Hannu tasa ta share hawayen dake ƙwance saman fuskarta kana ta fara tafiya cikin rashin kuzari da kuma sabon yanayin data samu kanta na ƙunci da baƙin ciki. Saifu yana ƙarasawa flat ɗinsa direct bedroom ya shige yana kallon yadda suke jera masa kaya kamar yadda ya basu umarni,yana shiga ya soma cire uniform ɗinsa kana ya ajjiyesu jikin wadrope,bathroom ya shige yana zuwa ya sakarwa kansa shower. Sanyin ruwan da yaji ya sauka tsaƙiyar kansa zuwa naked chocolate skin ɗinsa,ya sashi sauke ajjiyar zuciya tare da fesar da wani huci mai zafin gaske,a hankali jikinsa ya soma rawa idanunsa ya ƙanƙance tare dayin wani jaa tamkar an watsa masa barkono,yanayin yadda jikinsa ke rawa ya haddasa miƙewar jijiyoyin kansa wanda suka fito suka jera saman forehead ɗinsa,a hankali gagasar jikinsa ke miƙewa,hakan yasa fresh skin ɗinsa ƙarayin dark itama ta sauya kala,cike firgici da ficewar hayyaci yasa hannu ya hanrgitsa somar kansa gaba ɗaya ya birkice ya zama tamkar wanda akaiwa allurar hauka. A hankali ta tura ƙofar farlon a hankali kamar wacce ƙwai ya fashewa,cikin fargaba da tsoro da kuma yadda zuciyanta ke beating vry past ta tura kanta cikin parlon tare da soma juyawa idanunta kamar wacce ke neman wani abu,ganin babu kowa a parlour'n yasa ta ƙarasa shigewa cikin,sosai parlour'n yayi mata ƙyau musamman yadda a.c ke ratsa parlour'n ganin bata da wani tym yasa ta soma gyara parlour'n tana gamawa,ta gamawa ta nufi kicthen cikin ƙaramin lkcn ta shirya masa specail night food mara nauyi,bayan ta kammalawa ta goge komai na kicthen kana ta shirya masa wamers ɗin a kan table,miƙewa tayi tare da hamma cikin saurin tayi wanka a toilet ɗin data gani na parlour kana tayi alwala,cikin sauri ta fito tare da gabatar da sallah issahi,tana idarwa ta miƙe a can capert ɗin dake parlour'n lkc kaɗan bacci yayi gaba da ita ba tare data amsa kiran Lil prince ba. *THE NEW EMIR IS NOT FREE IS FOR SALE,IF YOU NEED JUST CONTACT ME 08119237616 200 NAIRA ONLY* *25-26* MAGIC# ..Kasan cewarsa Namiji mai juriya da kuma haɗiye ɓacin rai yasa gaba ɗaya ya fita hayya cinsa,yadda jikinsa yake rawa tamkar mazari zai tabbatar maka ba ƙaraƙin ciwo ya keji a cikin zuciyarsa ba,bai san mene rauni ba,haka nan bai san mene karyewar zuciya ba,amma kasan cewa da ita a ƴan ƙwanakin nan zuciyarsa na son karaya,rauninsa na son bayyana wanda kuma hakan ba shine burinsa ba,gaba ɗaya ta hana zuciyarsa sukuni,tunaninta na son tarwatsa masa zuciya,cikin zafin nama yasa hannu ya kaiwa bangon toilet ɗin doka,ƙarfin bangon da kuma girman naushin da yayiwa bango ya haddasa fashewar hannunsa jini ya soma zoba,ganin shower'n na neman bashi haushi ga yadda zuciyarsa keyi masa zafi da raɗaɗi ya sanyashi faɗawa cikin jakuzzie wanda yake cike da ruwan tamkar ƙaramin kogi,a hankali ya fara shigewa jikin jakuzzie'n yayinda numfashinsa ya fara ɗaukewa sbd yadda ruwa'n ya shanye saman fuskarsa,a hankali numfashinsa ya tsaya yawan ruwan da kuma girman jakuzzie'n ga kuma yadda jikinsa ya saki ya sanya gangar jikinsa tayo sama kansa kuma ya nutse jikin ruwa'n haka ya fara yawo saman ruwan tamkar gawa. Lil Prince na barin wajan Zarina ya ƙarasa flat ɗin Fulani kilishi wacce ta kasance mahaifiyarsa,fuskarsa a ɗaure ya faɗa ɗakin yana zuwa ya sameta kishin giɗe akan cousion,Gefenta Hadimanta da Kuyangunta wasu nayi mata fita,wasu kuma na matsa mata ƙarfa,yana shiga yayi gyaran murya gaba ɗaya Hadiman da Kuyangun suka fice daga cikin ɗakin sukayi waje,da ɗan sassarfa ya ƙarasa wajan Kilishi tare da zubewa gabanta ya sauke ajjiyar zuciyar mai ƙarfi kafin ya dubi Kilishi yace. "Yanzu ni shikenan Mai martaba bazai ta yani samun cikar burina ba,ina Sonta kilishi so bana wasa ba,ina mata son da basan zan iya yiwa wani ɗan adam ba aduniya,Fulani wlh ina sonta da gsky bazan iya hqr da ita ba,kuma inaji a raina bazan iya bin umarnin Mai martaba idan akanta ne,dan Allah ki tayani samunta zuciyata ciwo" Ya ƙare maganar cikin ƙwantar da murya tare da zubawa mahaifiyar tasa idanu,Numfashi kilishi taja na wani lkcn kafinta gyara murya tace. "Ba abin mamaki bane dan Mai martaba yaƙi amince da wannan burin naka sabida shima yana buri akan yarinyar,bayan haka kasan cewa a tarihin masarautar bilhas jinin sarauta bai taɓa auren baiwarsa ba,amma ace so sone sonkai yakai yafi,yana da burin akanta ga farin cikina kuma yana sonta,wanne kake ganin zai yihu daga cikin biyun nan,CIKAR BURI KO FARIN CIKIN RAI?"ta ƙare maganar tana yin wani murmushi wanda yake da ma'anoni kala². Lil prince ne ya dubeta da idanunsa da suka soma sauya kala sabida damuwa kana ya janye idanunsa daga gareta yace. "CIKAR BURI bai zama lallai ba domin ko babu shi mutum zai iya rayuwa kuma ya samu ƙwanciyar hankali,somin ko burinsa bai cika ba aƙwai wani abun da yafi wannan burin muhimmanci wanda zai sanya ya manta da wannan CIKAR BURIN, Amma FARIN CIKIN RAI wani abune mai girman gaske wanda idan babu shi zuciya da gangar jiki zai iya samun matasala,farin ciki zaiyi ƙwara daga zuciyar mutum kana baƙin ciki ya maye gurbin farin cikin,samuwar FARIN CIKIN RAI ne kawai zai ɗauke wanda zafi da raɗaɗi da zuciya take ciki,haka shine zai shafe ƙunci da baƙin cikin da zuciya dake cikin idan aka auna wannan abu biyu babu shakka zance FARIN CIKIN RAI GABA YAKE DA CIKAR BURI"ya ƙarasa maganar yana kama hannayenta tare da zuba mata idanu yana son yaji abinda zata faɗa. Jinjina kai Kilishi tayi alamar gamsuwa da maganar Prince,hannayenta ta zame daga cikin nata kanata ta shafi kansa ciki isa da gadara haɗi da tabbatar da abinda take faɗa tace. "Na rantse da sarkin dake busamin numfashi harna shaƙa na fesar,saina mallaka maka farin cikin ranka,idan har banyi haka ba tabbas ban cika ƴar wacce ta haifu wajan iyayenta ba,kaine magajin Mai martaba haka kuma kaine Sarkin gobe,jeka abinka ka ɗauka cewa ka samu farin cikin ranka,sannan kayiwa Mai martaba akan idanunsa kada ka bijirewa umarnisa ka barshi shima yayi fafutukar samun cikar burinsa,keja ɗan nagada wanda aka haifa ga daular mai ciki a yanzu a wannan nahiya tamu ta Bilhas" Wani farin ciki ne ya cika zuciya Lil prince cikin zumuɗi ya ɗura kansa bisa cinyar Kilishi yace. "nasan kina raye bazan taɓa kuka ba,tabbas kinamin sahihiyar ƙauna fiye da Mai martaba shiyasa nake ƙaunarki fiye dashi" Kunnansa ta murɗa da ƙarfi wanda ya sashi sakin ƙara kaɗan,sakina tayi tace "ɗan nema dukkanmu iyayenka ne ya zama dole kayi biyaya wa abinda mukeso,maza jeka nema zan saka ayimin iso wajan Mai martaba" Miƙewa yayi tare da shafa kansa yace "zandai bar maki ɗakinki amma ban iya bacci yanzu sai naje na rage zafi da ita"ya ƙare maganar yana fice daga cikin ɗakin. Dariya tayi kana ta ɗauki Apple guda ta sanya abakinta,tana jin soyayyar Prince na ƙara shiga zuciyarta musamman idan ta hangesa saman karagar mulki idan Mai martaba yayi murabus,tana zaune Hadimanta da kuyangunta suka shigo,da kallo ta bisu kafin tace. "ina Kuyanta Kulsum ne?" Da sauri Hadima Batul tace "Ai ranki ya daɗe Lil prince magaji mai jiran gado ya sanya akaita ɗakin duhu"ta ƙare maganar tana sunkuyar da kanta ƙasa. Jinjina kai Kilishi tayi kafin tace "da kyau halan laifi tayi masa naga ta fiya rawar kai"ta faɗi maganar tana taɓe baki alamar ko ajikinta,nan ta sanya akayi mata kiran jakadiya tana zuwa tace tayi mata iso wajan Mai martaba,babu daɗewa Jakadiya ta dawo tare da faɗin "Mai martaba ya riga daya ƙwanta sai dai a tara zuwa gobe". Wata tsawa Fulani kilishi ta watsawa Jakadiya tare da nunata da hannu tace. "wannan shirmen na gaji dajinsa bana da ikon ganin mijina yau ace Fulanin sora bata bada umarni ba,gobe ace kaza haba bafa baiwa ce ni ba,kisan duk yadda kikai gobe na samu ganin Mai martaba"tana faɗin hakan ta miƙe tare da tattare Alƙyabbar jikinta nufi bedroom ɗinta. Lil prince na zuwa sashinsa ya huce bedroom kana ya cire kayan jikinsa ya nufi bathroom,wanka yayi sannan ya sanya wasu kayan bacci masu ƙyau,kana ya zaune gefe guda yana jiran zuwa Zarina,sama da 2hours yana zaune babu ita hakan kuma ya tabbatar masa da baza tasu ba,kuma yasan babu wanda ya hanata sai wannan wawan cike da takaici ya ɗauko wata ƙwalbar giza ya fara zubawa cikinsa,saida yayi tatil sannan ya faɗa bed yana surutai a haka bacci yayi gaba dashi. Saifu's pov Cikin fitar hayyaci da kuma goshewar tunani yayi saurin ɗago kansa sama daga cikin jakuzzie ɗin,wata nauyyiyar ajjiyar zuciya ya sauke mai ƙarfi tare fesar da wani zazzafan huci ta cikin bakinsa,a hankali ya ɗaga lashes ɗin idanusa wanda suka jiƙe da ruwa sukai zara-zara,cikin abinda baifi 3seconds ba ya buɗe gajiyayyun idanunsa wanda sukai jaa,sabida ruwan daya shigesu,luff yayi cikin jakuzzie'n ya shiga sauke numfashi,mene hakan ke nufi akan hakan ya kasa control kansa? Dalilin hakan ya kasa danne bacin rai da damuwan dake ransa? Mene yasa yake abu kamar zautacce ba tare da yayi tunanin hakan zai faru ba,mekenan all this na mene? A hankali ya sanya hannunsa saman goshinsa tare da murzawa,cikin wata ƙasalalliyar murya yace "ya rabbi meke shirin faruwa,ohh God save me"ya faɗa yana taune laɓɓansa wanda sukayi jaa sabida taunesu da yayi,yasan dukkan lkc'n da yayi hakan there's something big gonna happen to him.. A kasalance ya miƙe daga cinin jakuzzie'n kana ya ƙarasa gaban shower'n ya ɗauraye jikinsa tare dayin brush ya ɗaura alwala.. Batherope ya sanya a jikinsa yana fitowa ya ƙarasa wajan wardrope ɗin da kayansa suke ciki,wani ƙaramin wando troser ya ɗauka ya sanya kana ya saka wata ƙaramar singlet. Wata farar jallabiya ya ɗauka ya sanya a jikinsa kana ya fesa wani parfume wanda yake sawa idan zaiyi sallah,paryer mat ya shimfiɗa kana ya tada da sallah cike da nutsuwa,yana kammalawa ya fara tilawan alkur'ani cikin ransa,bai ƙwanta ba sai wajan 2 shima ya daɗe yana juyi akan bed kafin wani wahalallan bacci ya samu nasarar yin gaba dashi. *_Washe gari_* A hankali ta buɗe idanunta sosai tayi mamakin ganinta ƙwance a ƙasa,kai ta ɗaga domin ganin lkc da ɗan sauri ta miƙe tsaye ganin shida ta kusa,da ɗan sassarfa ta zura flat ɗin shoe ɗinta ta nufi toilet,alwala tayi kana tayi brush tana fitowa ta tada sallah akan abinda ta ƙwanta,bayan ta idar tayi lazumi ta miƙe domin shiga kicthen nan idanunta ya sauka kan table ɗin data jera food warmers ɗin akai,wajan ta ƙarasa ganin kamar ba'a taɓa abincin ba,amma domin ta tabbatar da abinda take tunani,wani baƙin ciki taji a zuciyarta ganin babu abinda ya taɓa,wasu ruwan hawaye taji ya sauka daga cikin idanunta,wata kam duk irin abinda tayi masa bai taɓa ba,lallai ta ƙara yarda ya maidata baiwa,share hawayen fuskarta tayi kana ta ƙwashe kayan ta nufi kicthen,tana zuwa ta juye abincin cikin wani babban flast kana ta wanke dukka flast ɗin.. Tsayawa tayi tana tunanin tayi masa girkin ko kar tayi,daga ƙarshe ta yanke shawararyi masa,cikin sauri ta haɗa masa kunun gyaɗa da kuma masa,kana tayi masa farfesun zallan kayan ciki wanda yaji kayan ƙamshibayan ta kammala ta haɗa masa fruit salad,tana kammalawa ta jera masa komai kamar jiya.. Fruit salad ta ɗiba tasha dan bata fiya cin abinci ba,wani jug mai kyau ta ɗauka ta zuba kunun gyaɗan sannan ta ɗibi farfesun kayan cikin ta zoba cikin wani flast,ma dai² cin basket ta ɗauka ta zoba kayan ciki ta rufe da wani ƙyalle,cikin ɗan saurin da take dashi ta ɗauki basket ɗin tayi waje. A hankali ta dinga satar hanya tana fakar idanun mutanen waje,harta ƙarasu wani haɗaɗɗan sashi dake cikin gidan sarautar mai ƙyan gaske,wani numfashi ta sauke na wahala kana ta zobawa wajan idanu musamman ƙofar glass ɗin tana tunanin ta yadda za'ai ta shiga ciki ba tare da kowa ya ganta ba,numfashi ta sauke kana cikin siririyar muryarta tace "Ya rabbi help me"tana faɗin ta soma ɗaga ƙafanta tun daga nesa daimond ring ɗin hannunta ya fara wani irin haske,babu inda kuma hasken ke tsayawa sai jikin ƙofar,tun kafin ta isa taga ƙofar ta fara buɗe tamkar magic,tana ƙarasuwa wajan ƙofar na buɗewa gaba ɗayanta,a dai² lkc'n hasken zoben ya ɗauke.. IDAN NAGA COMMENTS ANJIMA KUGA UPDATE YANZU AKA FARA WASAN👯🏻‍♀️👯🏻‍♀️🔥. *THE NEW EMIR IS NOT FREE IS FOR SALE 200 NAIRA ONLY 08119237616* *27-28* TRUST# Never lie for someone who trust to you. Hannu tasa ta murza zoben tana jinjina girma da hukuncin Ubangiji,yana iya komai a lkcn da yasu wannan kaɗan daga cikin hikima da bowayar lillahi wahidul Qahhar,hannu ta sanya ta share hawayen daya zo bo mata,cikin nutsuwa ta sanya kanta cikin haɗaɗɗan parlour'n wanda yaji kayan alato da kuma mure rayuwa,tasan cewa wannan mamallakin wajan na musammanne kamar yadda sashin yake komai nasa na musamman,ko'ina haske yake fiddawa da kuma ƙyalli sabida amafani da zallar azurfa da akai wajan ƙawata sashin,baka ganin komai sai tambarin sarauta da kuma wasu manyan photos mas yawan gaske,babu photon da yafi ɗaukan hankali na sama da wani yaro zaune yake kan wata kujera ta alfarma,yasha wata morron ɗin Alƙyabba mai ɗigwan milk an naɗa masa rawani mai kunnuwa guda biyu,ƴar ƙyaƙƙyawar fuskarsa ta tsaya dai² da rawanin da aka naɗa masa,hannun riƙe da wani sandan girma na daimon sai sheƙi yake,hannayensa na zubawa idanu ganinsu ɗauke da rings na Azurfa sai ƙyalli,ƙara maida idanunta tayi kan fuskarsa mai cike da haiba da kuma ƙwarjini,tabbas wannan ya girma ba kowa zai iya haɗa idanu dashi ba,murmushi tayi tare da taɓa beauty points ɗinta wanda taga irinsa a fuskarsa sbd murmushi da yayi wanda ya ƙawata fuskarsa. "Da dukkan alamu baƙon da nayi yau na musammanne naji zuciyata nason kasan cewa dashi,kasan cewarsa baƙo gareni shine yasa yake ƙarewa parlour na kallo without my permission"ta ƙare maganar tana sakin murshinta wanda baya rabuwa da fuskarta. Ajjiyar zuciya ta sauke wata matsananciyar kunya ta kamata,sunkuyar da kai ƙasa tayi ta kasa ɗaga idanunta taga mai maganar,amma munyarta kaɗai ya tabbatar mata mai muryar macace mai nagarta nutsuwa hankali da kuma sanin ya kamata,jin bata ƙara magana ba,yasa ta ɗaga idanunta tare da zubawa Mai babban ɗaki idanu,kishin giɗe take kan babbar ladduma tana sanye da wata lafaya fara tas sai wal-wali take,hannunta riƙe da casbawa tana ja,zuba mata idanu tayi cike da so da ƙauna wanda ya shingiɗe lkc guda ya shigeta,sosai take kallon Mai babban ɗaki tana son ta tuna inda tasan mai kama da fuskarta ta kasa,cikin nutsuwa ta ƙarasa wajanta tare da zama kusa da ita,cikin sanyi murya tace. "Ammi barka da wuta Allah yaja da ƙwanaki masu albarka" Ajjiye casbaharta tayi kana ta joya inda take jin murya,ɗan murmushi mai sauti tayi tamkar tana ganinta,kana ta jinjina kai alamar amsawa,kasan cewarta mace mai karamci ya sata faɗin. "Madallah da yarinyar arziƙi wacece ke,yaya akai kika shigo sashina da wannan safiyar?"ta cilla mata tambayar tana sakin murmushi alamar jin daɗi. Shuru Zarina tayi tana tunanin abinda zata faɗawa Mai babban ɗaki domin ta yarda da ita,ba tason ta nuna wani abu wanda zai sanya ayi alamar tambaya a kanta,ba tason ƙarya dan haka yanzuma ba zata iya yinta ba,ƙara fuskantar Mai babban ɗaki tayi kana ta buɗe baki cikin ƙasa da murya tace. "Ammi na daɗe ina son zuwa nan sashin,duk sanda naga flat ɗinnan inajin sanyi a zuciyata,shiyasa yau nace bari nazu na kawo maki breakfast,ina zuwa wajan ƙofar sai zoben hannuna ya fara haske abun ya ƙara bani mamaki ganin ƙofar ta bude,ina sonki Ammi inajinki tamkar Mamuna wacce ta haifi Abbana,dan Allah ki amince min na dinga zuwa wajanki shira zaki ɗebe min kewan iyayena"ta ƙare mgnar tana ɗura kanta bisa cinyar Mai babban ɗaki ta shiga rera kuka. Ɗan jim Mai babban ɗaki tayi tana tunanin abunda Zarina ke faɗa mata,ta kasa amincewa da kowa tun lkcn da aka saka mata poison a abinci,shiyasa har yanzun ta kasa amincewa da kowa sai Hadimarta Kaltume,ta kasa yarda da kowa bare ta bashi aminci,amma tun shigowar Zarina taji zuciyar tayi wasai tamkar an cire mata wani abu,taji a ranta ta yarda da ita ɗari bisa ɗari,ɗan numfasawa tayi kafin tasa hannu ta shafi kan Zarina tace. "tunda zuciyata ta yarda dake babu shakka keɗin alkairice wani,na aminta dake ƙwarai,ohh ya bani breakfast ɗin"ta ƙare maganar tana ɗaga Zarina daga jikinta,farin cikine ya kama Zarin wanda ya sanya ta kasa dannesa,cikin farin ciki ta shige jikin Mai babban ɗaki tare da faɗin. "Thank you soo much Ammi Allah yaja da ƙwana ya ƙara maki lafiya da ƙwanciyar hankali,Allah yasa ki samu lafiyar da zakina bani Bakilawa da hannunki masu albarka"ta faɗa tana zarw jikinta daga na Mai babban ɗaki. Zuciyar Mai babban ɗaki ce ta ɗan buga kaɗan wanda ya haddasa mata saurin sanya hannu ta zafe saitin zuciyarta,maganar Zarina ta ƙarshe ta sanya ta tuna abubuwa da yawa,cikin sanyin murya tace. "Allah sarki MALEEK Allah ya jiƙanka yayi maka rahama,lallai nayi kewanka kewa mai yawan gaske,kewan da baki bai isa ya faɗeta ba,kewan da saidai ka jishi a cikin rai da gangar jikinka,Rabbi rahamhuma kama rabbayani sa'ira,Ubangijin sammai da ƙassai ya bani hqr da juri ka ƙaramin ƙarfin imanin yarda da ƙaddara mai ƙyau ko akasin hakan"ta ƙare maganar tana lumshe idanunta hakan ya bawa hawayen dake ƙwayar idanunta damar sakkowa. Kuka Zarina ta fara cike da tausayin Mai babban ɗakin,shuru tayi mata domin tasan kukan da zatai shine zaisa taji sauƙin data keji a ranta,saida ta tsagaita sannan ta tsiyaya mata kunun gyaɗan da tayi,kana ta miƙa mata amsa tayi ta soma sha saida tasha fiye da rabi kana ta ajjiye gefen tana ɗaukan tissue ta goge bakinta,murmushi tayi mai sauti wanda yake nuni da jin daɗi kana cikin harshen larabci tace. "Jazakillah Rabbi yashi albarka,ɗiyata kin iya girki"dryan jin daɗi Zarina tayi kana tace. "Ammi abincin da saura ai ga farfesun kayan ciki"girgiza kai Mai babban ɗaki tayi jikin jin daɗi tace. "ayya ɗiya dama ƙwaɗon zogala ne saina ci,wannan kam na gode" Sosai taɓa hira a nan Zarina tayi sallan zuhur da asar,sannan ta taimakawa Mai babban ɗaki tayi tana gamawa tayi mata sai gobe,domin hankalinta yayi wajan Saifu tana tunanin yaci abincin ko baici ba,da wannan tunanin ta fice daga ɗakin,ananma zobenta ne ya taimaka mata wajan ficewa,tana fita daga Bafade Kamal zaune hannunsa riƙe da wani ƙwano yana juya abincin,yana kallon yayi mata banza,itama taji daɗin hakan cikin saurin ta fice daga sashin ta nufi ɓangaren Saifu. Cikin nutsuwa take tafiya,kanda a ƙasa gaba ɗaya jikinta rawa yake tamkar tarwaɗa musamman mai dai² cin hips ɗinta,tana jin zuciyar wasai ka sancewa da Mai babban ɗaki da tayi yau,ta fahimci abubuwa da dama akanta,babu abinda ya tsaya mata daga cikin maganganunta kamar yawan kiran sunan “Maleek” da take kuma yadda take abu zai tabbatar maka da wannan mutanan ba mutuwar Allah da Annabi sukai ba,kenan yaron data photonsa shine “MALEEK” ɗin?lallai idan shine Ubangiji yayi baiwar ƙyau,tana cikin tafiya yaji an jata zuwa wani lungo baki ta buɗe zatai ihu yayi saurin rufe mata baki da hannunsa,kasa buɗe idanunta tayi sabida yadda zuciyarta take tafasa sabida tsoro,cikin yanayi na shauƙi da kuma so yace. "ban na isa na kiraki kizo ba ko?"wata ajjiyar zuciya ta sauke tare da buɗe idanunta ta manna akansa,sanye yake cikin wata ash ɗin Alƙyabba yayi shar dashi,sai a lkcn daga ƙyansa tabbas Prince bashi da makusa ko kaɗan a tsarin halittarsa,fari ne shi tas komai na jikinsa yayi ƙyau,kasa amsa shi tayi sabida wani kallo da yake mata,kanda ta sunkuyar ƙasa,ɗan matsawa yayi kusa da ita tare da zuba mata idanu cike da tuhuma yace. "daga ina kike mene yasa bakizo jiya ba bayan kinsa ina jiranki?"ya jefa mata tambayar idanunsa a kan lips ɗinta da take taunewa,yana jin tamkar ya jawota jikinsa yayita kissing lips ɗinta,sosai wutar sha'awarta ke neman tarwatsa masa mara,yana jin wani zafi da raɗaɗi a kanta,duk lokacin da yayi kusa da ita yana jin yanayinsa na sauyawa sosai ya kejin wani a zababben sonta da ƙaunarta a ransa,kullum da marmarin jin ɗumin jikinta yake ƙwana yake tashi,a ɗan zaman da yayi da ita sai yaji mata da yawa sun fice a ransa,amma hakan ba shike nuna ya dayya ta rayya da mata ba,kullum cikin romantic yake da mata,ba koda yaushe yake ta rayya dasu ba,sbd bai son ya rasa ransu sosai suke ɗebe masa kewa,dukkan wacce ya ƙwanta da ita tace tana sonsa ne,sai yayi amfani da wannan damar ya amshe budurcinsu hankali ƙwance. Jin tayi shuru babu magana yasa yayi saurin riƙe hannunta,cikin sauri ta ɗaga kanta ta kallesa tare da zame hannunta,cikin muryarsa daya soma sauya yawa sabida a zabban feelings ɗinta da yake yace. "Ni zaki maida ɗan iska kome ina tambayarki kinyi shuru"girgiza kanta tayi a hankali kafinta cije leɓenta na ƙasa tace. "kaina ke ciwo bayan nasha magani bacci ya ɗaukeni,yanzu kuma wajan Kulsum naje amsar kaya akace..."kasa ƙarasa maganar tayi sabida hangosa da tayi ya fito dafa fada yana tafiya cikin nutsuwa da izza haɗi da gadara tamkar ɗawisu,yana dafe yana lumshe idanunsa,sanye yake cikin dugun wandonsa na kakakin sojoji sai farar t.shirt wacce ta fito da murɗaɗan surar jikinsa mai ƙyau da tsari,sai picap daya sanya irinta wandonsa,picap ɗin ta rufe fuskarsa babu abinda ake gani saman fuskarsa sai jajayen laɓɓansa da kuma sumar kansa wacce ta sauka har wuyansa,ta gabansu yazu ya huci. Wajan da take kallo shi yabi da kallo,tare da sakin wani shu'umin murmushi shi kaɗai yasan abinda zai shirya masa,idanunsa ya ɗauke yace. "inajinki mene kike cewa?" lumshe idanunta tayi tana jin wani irin abu a zuciyarta me kama da kewa,wasu hawaye ne suka cika idanunta tayi saurin mai dasu sbd bata son ya fahimci rauninta,tabbas tasan cewa Saifudeen shine rauninta,ƙara taune laɓɓanta tayi tuna irin wulaƙancin da yayi mata jiya a gaban mutane,cikin dauriya ta kuma jarumta tace. "Ancemin ka sanya Kulsum cikin ɗakin duhu dan Allah ka saketa ba danni ba"waro idanunsa yayi sai kuma ya saki dariya yace. "taɓ nina manta da ita banda yanzu to Allah yasa ta tsira da ranta zanyi magana a saketa tunda kince" Ɗaga ƙanta tayi alamar ta yarda,shurun da yayi mata yasa tace "zan huce magrib yazu" "still baki sona ko?"ya watsa mata tambayar yana zubawa ƙirjinta idanu,girgiza kai tayi a hankali alamar "A'a" Dariya yayi kana ya haɗe rai yace "idanma zaki koyi sona saiki koya dan wallahi Sai na aureki nine mijinki ba kowa ba"yana faɗin hakan yabarta tsaye. Bayansa tabi da kallo cike da ɓacin rai, hawayen da take ɓoyewa ne suka sabi damar sakkowa daga cikin idanunta,cikin sanyin murya tace "ya rabb save me" tana faɗin hakan ta huce zuwa sashinsa. Zaune ta sameshi a kan ladduma da alama Sallah yayi,kayan fruit kala² a gabansa gefe guda kuma system ce yake latsawa cike da ƙwarewa,ƙyaƙƙyawar fuskarsa ta zubawa idanu musamman ƙwantaccen sajen daya zagaye fuskan tasa,lumshe idanunta tayi tare da sauke wata ajjiyar zuciya mai ƙarfi. Yadda zuciyansa ke beating vry past ga kuma yadda yaji tsigar jikinsa na tashi,ta babatar tana kusa dashi,ajjiyar zuciyarta ya ƙara gasgata cewa ita ce,ta gefen idanunsa ya zubawa ƙyaƙƙyawar farar ƙafarta idanu musamman yatsun ƙafarta wanda suke zara² abin sha'awa. Durƙosawa tayi cikin rawan murya da kuma tsoransa daya kamata,wanda za'a iya cewa tsananin ƙwarjinsa ne da haibarsa yasa take ɗan tsorata dashi,ƙara sunkuyar da kanta ƙasa tayi tace. "what the you want?" Sarai yaji me tace yayi banza da ita tamkar bai ji ba,a ƙaro na biyu ta ƙara mai² abinda tace,hannunsa ta ɗaga daga jikin system ɗin,a hankali ya joy da fuskasa tare da manna idanunsa akan tata fuskarta,lumshe idanunsa yayi kana ya ɗauke kansa tamkar bazai magana ba sai kuma yace. "bana buƙata"ya bata amsa a taƙaice,kallonsa tayi sai kuma ta sadda kanta ƙasa lokacin hawaye ya gaba wanke mata fuska,cikin rawar murya tace. "amma ba kaci komai ba"tsaki yaja sbd ta fara takurasa cikin gajiyawa yace. "ina kikaje?"ya samu kansa dayi mata wannan tambayar,kasa yi masa ƙarya tayi dan haka tace. "naje wajan Mai babban ɗaki ne" Saurin ɗago kai yayi tare da sauke ajjiyar zuciya,kana yayi pouting lips ɗinsa tare da shafa sajen fuskarsa haɗi da jan ƙaramin gemunsa,cikin daddaɗar murya mai amo yace. “FARIN CIKINA".. *KUYI MAGANE PLS👏🏻* *THE NEW EMIR IS NOT FREE IS FOR SALE 08119237616* *29-30* “Farin cikina”ya ƙara mai-mai tawa cikin zuciyarsa amma yanayin yadda laɓɓansa suke juyawa zai tabbatar maka da abinda yake faɗi,lumshe idanunsa yayi tare da pouting lips ɗinsa,a dukkan lokacin daya tun Abbunsa da kuma soyayyar da yake masa sai yaji wani farin ciki na musamman a ransa,dalilin hakan yake kiransa da suna “FARIN CIKINA”. Zuba masa idanunta tayi tana mai ƙara gasgata baiwa da tsarin halittarsa,yadda zuciyarta ke kaɗaituwa da son ganin fuskarsa ya sanya ts ƙasa ɗauke idanunta daga garesa sabida nutsuwar da take samu a dukkan lokacin da tayi kusa dashi,mai yasa a koda yaushe zuciyarta ke muradin ganinsa? Mene yesa bata iya jure ganin ƙwayar idanunsa?,Mene yasa ta kejin faɗuwar gaba idan tana kusa dashi?,Mene yasa zuciyarta ke buga indai ta gansa",Mene yasa ta kejin wani irin yanayin na shauƙi mai kama da feelings idan ta tunashi?,wannan tambayar a koda yaushe ta kewa kanta amma ta gagara samun amsarsu. Sosai ya kejin idanunta a kansa ya shareta ne domin yasan hakan shine abinda take buƙata,yadda take sauke ajjiyar zuciya kaɗai zai tabbatar masa da abinda yake cikin rai da zuciyarta,a karon farko ya saki tattausan murmushi wanda ya bayyanar da fararan jerarrun teeths ɗinsa. Wata ajjiyar zuciya ta sauke mai ƙarfin gaske,ta ƙara bajewa kan carpet ɗin,sosai murmushinsa ya kusa zautar da tunaninta,wani irin mood ta fara shiga mai wuyar fassaruwa a zuciya,a hankali ta janye idanunta daga garesa tare da kullesu,ita kaɗai tasan mene ta keji a zuciyarta dama gangar jikinta gaba ɗaya,hawayen da take ƙoƙarin ɓoyewa ne ya samu nasarar sauka daga cikin idanunta,taune laɓɓanta tayi cikin ranta tace. "this is no time for love there's something big dake gabana". "coffee"shine abinda daji yace a taƙaice,jiki babu ƙwari ta miƙe ta nufi kicthen tana zuwa ta haɗa masa coffee tare da haɗa masa fruit salad mai ƙyau,tana kammalawa ta jera saman saman tray,cikin nutsuwa ta ƙarasu inda yake,zuwa yanzu ya kammala abinda yake ya cire rigar jikinsa,hakan ya bawa faffaɗan ƙirjinsa nasarar bayyana,sumar ƙirjinsa tayi luff sai ƙyalli take,ya lumshe idanunsa tare da cusa hannunsa cikin sumar kansa,saurin ɗauke idanunta tayi daga garesa. Durƙusawa tayi gabansa tare da ɗaukan wani cup glass ta zuba masa coffee ɗin a jiki,cikin rawar murya tace.. "take ur coffee"sai a lokacin ya ware idanusa tare da saukesu a kanta,amsa yayi ya soma sha ba tare daya ɗauke idanunsa daga gareta ba,sai da ya shanye tas sannan ya miƙe tsaye. "amma fruit ɗinfa?"ta samu kanta dayi masa wannan tambayar ganin baiko kalli fruit ɗin ba,ɗan tsayawa yayi tare juyowa ya kalleta kana ya ɗauke kansa yace. "am ok,uhm yawwa kidaina saka wannan kayan sai kace likkafani,kaya duk sunyi datti amma a haka kikeson yin girki naci,ohhh ya Allah Abbuna kana can ana azabtar makani akan yunwa"ya ƙare maganar yana rausayar da kansa gefe. Baki ta saki ganin yadda yayi mata wani mugun ƙyau ga yadda shagwaɓa ta zauna a jikinsa tamkar yaron baya,samunta tayi da faɗin. "bana da wasu kayan ai"ta faɗa tana zubawa bayansa idanu. "baki damu dasu bane amma kaya sun daɗe a bedroom ɗinki"yana faɗin hakan ya sakai ya fice daga parlour ya shige bedroom ɗinsa. Miƙewa tayi itama ta shiga bedroom ɗin da take tunanin shine wanda yake magana,tana shiga taga kayan da sukai shopping shekaran jiya,da sauri ta buɗe taga Abaya ne kala² da hijab masu yawa sai fakistan,sai kuma kayan shafa lotion powder,lipstic,parfume,da sauransu. Wanka tayi tare dayin alwala tana fitowa ta saka wata pech ɗin abaya mai ƙyau wanda hannunta yake abuɗe,tamkar an gwada da jikinta haka abayar ta zauna a jikinta,hijab ta saka tayi sallah kana ta fesa wani parfume daɗin ƙamshi ga sanyi,parlour'n ta koma ta ɗauki fruit ɗin daya ƙi sha ta shanye sannan ta maida kayan kithen,parlour ta koma ta ɗan ƙwanta saman kujera lokaci kaɗan bacci yayi gaba da ita. Misalin 2 na dare ya fito cikin shigar kayan baccinsa farare tas masu ƙyau da tsari,yana ƙoƙarin shigewa kicthen ɗin ya ganta ƙwance akan parlour ta cure waje guda da alama sanyi ta keji. Zoba mata idanunta yayi kana ya taɓe baki haɗi da cije lips ɗinsa,cikin nutsuwa ya ƙarasu inda take tare da sanya hannu ya ɗagota zuwa jikinsa baki ɗaya,dicret bedroom ɗinta ya nufa,ƙamshin daya daki hancinta ga yadda fresh skin ɗinsa ta haɗu da tata yasa ta ƙara shige jikinsa ta tura fuskarta cikin ƙirjinsa,dukkan abinda take yana jinta amma ko ajikinsa,yana ƙarasawa ya shimfiɗeta akan bed ɗin tare da rufe mata jiki da duvet. Juyawa yayi zai fita yaji tayi saurin kama hannunsa tare da tura yatsanta cikin bakinta ta soma tsotsa tamkar sweet,ɗan waro idanunsa yayi tare da saurin lumshe idanunsa jin yadda tsigar jikinsa ke miƙewa ga wani shock daya kamasa tamkar wutar nefa,saurin zare hannunsa yayi tare da fice a bedroom ɗin,yana zuwa parlour ya faɗa saman sofa tare da lumshe idanunsa ya shiga sauke numfashi,ya daɗe kafin ya samu bacci yayi gaba dashi. *_Washe gari_* A hankali ta shiga buɗe manyan gajiyayyun idanunta wanda sukai mata nauyi,sabida daɗewa da tayi tana bacci,cikin kasala ta miƙa hannu tare da kashe alarm ɗin da ruri a bedside,miƙa tayi kana ta zura da santala-santalan ƙafafunta zuwa ƙasa,sai a lkcn ta fahimci a bedroom take amma yaya akai ta shigo nan bayan a parlour ta ƙwanta? Fuska ta yamutsa tare dayin magana a zuciyanta. "nikam da mantuwa nake may be a bedroom ɗin bacci ya ɗaukeni"ta ƙare maganar tana tattare sumar kanta tare da ɗaureta da ribbon,kayan jikinta ta cire tare da zobasu wajan datti clothes,a ɗan zurace ta juya sai kuma ta saki ajjiyar ganin ƙofar ɗakin a rufe sbd naked take kuma ALLAH ya zoba mata kunya,a gaggauce ta faɗa toilet tare da sakarwa kanta shower,sosai ruwan ke dukan fatar jikinta,bayan ta kammala tayi brush kana ta ɗaura alwala,wani light blue ɗin towel ta ɗauka tare da ɗaura a jikinta,sannan ta juna handrayer bayan ta kammala busar da kanta ta fito daga toilet,cikin sauri ta fara shafawa naked fresh skin ɗinta wani haɗaɗɗan lotion mai ƙamshi,lumshe idanunta tayi sabida sanyin lotion ɗin da taji a fatarta,tana kammalawa ta ɗauki wani parfume ta fesa a lungu da saƙo na jikinta da kuma gaɓoɓin jikinta,duk inda turare yafi zama nan ta saka sosai tayi missing ɗin parfume,tana kammalawa ta saka sabon pant daman beriza ba damunta tayi ba,wani red ɗin fakistan ta saka mai riga da wando,kana ta yane kanta da vail ɗin fakistan ɗin,ya salam kamar wacce ta haɗa jini da indiawa faɗin ƙyan da tayi wasting time ne,sosao farar fatarta ta amshi red colour ɗin fakistan ɗin,tana gamawa ta shimfiɗa ladduma tare da gabatar da sallan raka'atul fijir,bayan ta idar tayi sallah asuba da aka shiga yanzu,sosai tayi lazumi tare da addu'a Ubangiji ya dubi niyarta ya bata nasara akan abinda ke shirin tunkarota,sannan ta nemi zaɓin Allah tsakaninta da Lil prince wanda ta farajinsa a ranta. Tilawan al'kurani tayi kana ta kishingiɗe bacci yayi gaba da ita,bata farkaba sai wajan 11 "Ya rabbi wannan baccin fa"ta faɗa tana murza goshinta wanda yayi mata nauyi,a gaggauce ta faɗa toilet ta wanke fuskarta da bakinta kana ta gyara zaman vail ɗin jikinta,cikin sauri ta fito daga bedroom ɗin ta nufi parlour ganin babu kowa tayi saurin gyarawa tare da fesa air freshener nan parlour'n ya ɗauki ƙamshi. Kichen ta huci ta fara soya masa pilantain and egg soup,sai coffee,tana gamawa ta fita bata 5minutes ta dawo ɗauke da zogala a hannu,cikin sauri ta haɗa ƙwaɗon zogalan da yaji timatir da almasa da dafaffan ƙwai sai ɗan lemon tsami data matsa,plate ta nema ta zoba sannan ta ƙwashi kayansa tayi parlour,zaune ta samesa yana latsa waya,daga shi sai three gauter haɗi da singlet wacce ta kama jikinsa,sai a lkcn ta fahimci baiwar suma da ALLAH yayi masa ko'ina na jikinsa soma ce,musamman santala-santalan cinyoyinsa wanda sukai ƙwance luff. A sanyaye ta ƙarasa tare da jera beakfast ɗin akan table,kana ta sunkuyar da kanta ƙasa ta shiga wasa da yatsun hannunta,lumshe idanunta tayi tana shaƙar daddaɗan ƙamshin dake fita a jikinsa,numfashi taja kana ta ware idanunta haɗi da soma juya laɓɓanta da ƙyar ta lalobu kamar. "Good morning" ƙara lafewa yayi jikin lumtsumemiyar kujerar yana fidda wani zazzafan huci ta cikin hancinsa,lumshe idanunsa yayi wanda hakan ya zama ɗabi'arsa,kana yayo pouting lips ɗinsa,yayi lamo yana sauraran bugun zuciyarsa wacce ke fita da saurin-saurin,a sanyaye ya sanya hannu ya dafe saiting zuciyarsa tare da murza wajan a hankali,a tunaninsa hakan zai saka ya daina jin zafi da raɗaɗin daya keji a zuciyarsa. Jin yayi shuru ya tabbatar mata bazai taɓa yin magana ba,hakan yasa ta ware idanunta ta zoba a kan ƙirjins inda yake murzawa ta naji tamkar tace ta taimaka masa,juyawa tayi kicthen ɗin tare da ɗauko plate ɗin zogalan ta fito zuwa parlour,dicret hanyar ficewa daga sashin tayi. Idanunsa ya ɗaga tare da saukeso kan mai dai²cin hip ɗinta dake juyawa cikin kayan,can ƙasan maƙoshi yace. "ina zaki?"ya faɗi maganar yana pouting lips ɗinsa. Tsayawa tayi tare da juyowa ba tare data kallesa ba tace "wajan Mai babban ɗaki"ta bashi amsa a taƙaice,lumshe idanunsa yayi ba tare da yace komai ba,few minutes ya buɗe laɓɓansa yace. "kada ki daɗe"shine abin yace a taƙaice kana ya ƙwanta lamo saman sofa yana sauke numfashi,mamakin jin kansa take shi komai wahala yake masa hatta magana,juyawa tayi tabar parlour'n tare da nufar sashin Mai babban ɗaki. A bakin ƙofa ta samu Bafade Kamal tana zuwa yasa remote ya buɗe mata ƙofa,sabida tun jiya Mai babban ɗaki tayi masa bayani a kanta,tana zuwa ta sameta a zaune saman wata lumtsumammiyar sofa ke fatan kuma Hadima Kaltume ce zaune tana yi mata tausa,cikin nutsuwarta jiki a sanyaye tayi sallama tare da tsayawa tana jiran umarnin shiga,wani tattausan murmushi Mai babban ɗaki tayi kana ta janye ƙafanta tace. "yau ɗiyata ta zama dogari mene yau kikazomin dashi,ohh ya zonan"ta ƙarasa maganar tajan casbahar hannunta. Ɗan murmushi Zarina tayi cikin tafiyarta mai sanyi ta ƙarasa wajanta,tana zuwa ta ajjiye plate ɗin hannunta tare da shige jikin Mai babban ɗaki cikin murna tace. "barka da hutawa Ammi yaya ƙarfin jikinki?"ta ƙarasa maganar tana zare jikinta ta soma matsa mata ƙafarta,jinjina kai Mai babban ɗaki tayi sannan tace. "Ɗiyata jiki sai godiya,Kaltume jeki zan kiraki idan Ɗiyata ta tafi" "A'a Ammi ta kin barta sabida ance yanzu na dawo kada na daɗe,daman Ƙwaɗon zogalan na kawo maki"ɗan haɗe rai Mai babban ɗaki tayi kafin tace"waye haka mai baki umarni kamar wata ɗiyarsa,nida nakeso Azumi na zuwa ki dawo nan naga wata ya kusa kamawa?"ɗan raurau tayi da idanun kafin taja numfashi tace. "Amma wani sabon sojane da yazu mai kula da Mai martaba toni ke kula dashi wajan abinci da gyaran wajan baccinsa,kuma fa Ammi baya magana wlh miskilanci garai"ta ƙare maganar tana turo baki gaba alamar jin haushi. Wani tattausan murmushi Mai babban ɗaki tayi sannu a hankali ta lumshe idanunta tana jin wani irin yanayi na saukar mata a zuciya da gangar jikinta,fasali taja kana tace. "maza je kiramin shi naji dalilin miskilancin kinsan soja baisan wargi halan tsoransa dai kawai kikeji,amma kafin ki tafi bani ƙwaɗon zogalan"jin jin daɗi Zarina ta miƙa mata zogalan sannan ta miƙe tsaye tare dayi mata sai anjima idan ta kirasa,tana fita Bafade Kamal ya zoba mata idanunsa na wani lokaci kafin can ya ɗauke idanunsa ya maida ga zoben hannunta wanda yake ta sheƙi,ganin kallon daya kewa ring ɗin yasa tayi saurin ɓoye hannunta tare da barin wajan da ɗan sassarfa. Tana shan wata ƙwana ta haɗu da Hadima batul,washe baki tayi tace "ƴar baiwa yanzu Fulani kilishi tace na kira mata ke"wani tsoro da fargaba ne suka dira zuciyan Zarina kasa amsa Batul tayi sai runtsa idanunta da tayi tana jin zuciyanta nayi mata zafi,gaba ɗaya tsoro da firgici ya gama kamata,idan har bata manta ba Kilishi itane mahaifiyar Lil prince,to mene tayi mata haka take nemanta,ko Lil Prince yakai ƙararanta,jin tayi shuru ya sanya Batul cewa. "Zarina mene kike tunani aike kakanki ta yanke saƙa wallahi,nifa ina son Prince sosai dama ni Allah yayiwa wannan liɗifin keman ƴar baiwace ke,daga zuwanki gidanan abin arziƙi ya sameki,wlh ni...." "ohh ya Allah kina hutawa hakanan mana"Zarina ta katseta da faɗin hakan. Washe baki Batul ta ƙarayi,kafin ta leƙa ko'ina taga babu kowa cikin sauri ta kama hannun Zarina tace. "kisan Mai martaba ya taɓa.."saurin haɗiye maganar tayi ganin Lil prince tsaye a bayanta,hararan daya watsa mata yasa tayi saurin barin wajan,gyara tsaiwarsa yayi tare da zoba mata rikitattun idanunsa wanda sukai jaa,saurin ja baya tayi sabida warin giya daya duki hancinta,cikin mayen giya ya kalleta ya saki murmushi yace. "Ohh..My Zarina...you are very beautiful..i love you."ya ƙare maganar a rarraɓe sabida jirin dake ƙwasanshi,ƙara matsawa baya tayi cikin sauri ganin yana ƙoƙarin ƙwara mata amai a jiki,da ɗan sassarfa tabar wajan zuciyarta fal tsoransa. Da sallam ta shiga sashin fulani kishi a zaune ta sameta kuyangu wajan goma a kanta,wasu nayi mata tausa wasu nayi mata fita gefe guda kuma wata nayi mata messges a kanta,tsayawa tayi ta zobawa sarautar Allah idanu,lallai wannan tafi Mai martaba son mulki,kasa ƙarasawa wajan tayi sai zoba masu idanu da tayi tana kallon kowa cike da mamaki. "Wakik tsayawa a nan?"taji magana daga can nesa da ita,sunkuyar da kanta tayi tare da lumshe idanunta ta shiga taune laɓɓanta tamkar zata rabasu gida biyu,jiki a mace ta ɗaga ƙafar tare da ƙarasawa inda take ta durƙosa gefenta,cikin murya mai sanyi tace. "batul tace na amsa kira" Kallonta Kilishi tayi tana sakin dariya kafin ta tace "Eh tabbas na kiraki,daman Batul ta gayamin kin karɓi zogala wajanta ɗazon mene kikai dashi?" Hamadali tayi a ranta jin ba wani abune,kafin ta saki ajjiyar zuciya a fili,laɓɓanta ta soma mamula hakan alamune da yake tunana cewa ƴar ƙinƙinar da take da ita ya tashi,amma mutane da yawa basa fahimtar hakan suna ɗaukan sbd ado take yin hakan sbd wani ƙyau da hakan keyi mata,da ƙyar ta samu damar faɗin. "Mai baban ɗaki nayimawa ƙwaɗo"ta mata amsa a daƙaice. Cikin jin daɗi Fulani kilishi tace "Masha Allah kice ta amince da mai kula da ita kennan yanzu? To da ƙyau naji dadi dukkan abinda kikeso zakiyi mata kizo wajena zan baki,daman ga azumi dai kama aƙwai kayan abinci na musamman da aka ware dominta idan an shiga azumi sai kizo ki amsa wajena"ta ƙare maganar tana sakin wani murmushin gefen baki. Da "to" kawai Zarina ta amsa mata dashi kana ta miƙe tare da ficewa daga cikin sashin nata,a nutse take tafiya kanta a ƙasa tana tafe yatsanta a baki,yadda take kaɗai zai tabbatar maka ita ɗin yarinyace mai ƙarancin shekaru,tana isa harabar masarautar ta hango tsaye waya manne a kunnansa,ya haɗe cikin ƙananunsa masu ƙyau,yau picap kawai ya saka ta uniform ɗinsa. Idanunsa lumshe yana sakin murmushi da dukkan alamu yana jin daɗin wayan da yake. A hankali ya shafi cikinsa tare da lumshe idanunsa,juyowa yayi tare da sauke idanunsa a kanta,jinjina kai yayi murya ƙasa yace. "Abbuna Ramadan zai kama ina son ganinka nayi kewanka sosai"ya ƙare maganar yana pouting lips ɗinsa,daga can ɓangaren Abbu yace. "My luv sam baka girma,ba kace wata 5 zakai ka dawo ba,mene abin takura muna waya muna chart muna vedio call amma luv na baka girma rigimanka kullum yawa yake" Jinjina kai Saifu kana ya ƙara ƙasa da muryarsa yace "ok Abbuna bye i luv u"yana gama faɗin hakan ya ƙatse wayan,kallon kana yayi mata alama tazo da hannunsa. Kanta a ƙasa ta shiga takawa zuwa inda tana zuwa taja ta tsaya tare da soma wasa da hannunta,taɓe yayi tare da ɗauke kansa daga gareta,wajan 5minutes bai tankata ba,gajiya da tsaiwarta da tayi ne ya sata faɗin. "daman nemanka nake"ta ƙarasa maganar ta cilla yatsanta a baki tsora mata idanu yayi yazu daf da ita murya ƙasa yace. "Duk sanda kika ƙara shan yatsa gabana sai na tsotse shi tas naji abinda kikeji sakalya kawai"ya ƙare maganar yana watsa mata harara. Wata kunyace ta kamata cikin sauri ta zare yatsan kana tace. "Mai babban ɗaki na nemanka yanzu"ta ƙare maganar tana lumshe idanunta,wani ƙawataccen murmushi yayi cikin nutsatsiyyar murya yace "ohhh muje naga wannan Mai babban ɗakin".. _Kada a fitar da littafi waje keda kika siya kene mai alhakin karantawa,idanma kin fitar ƙarin costomer ne,_ _Gamai buƙatar yin payment zai turo kuɗinsa ta Accout ɗina mai som nrml grp 200, mai buƙatar vip grp wanda zai samk duka littafan tana rubuta na kuɗi zai biya 500,zaku turo kuɗin ta wannan accout ɗin 0116886423 Sulaiman Na'ima S Union bank sai proof of payment ta wannan number 08119237616👉🏼keda kika fitar keda ALLAH. BY *NIMCYLUV* *31-32* #Heart cry Yadda ya faɗi sunan Mai babban ɗaki a taushashe zaka fahimci ya ƙai ƙarshe wajan yin magana mai tsaye,lumshe idanunsa yayi tare da fesar da wani zazzafan numfashi,a duk sanda ya tuna abinda Mai martaba ya shirya akan Mai babban ɗaki yana jin zuciyarsa na zafi da raɗaɗi mai taba tunanin aƙwai mutum mara imani kamar haka ba,zuwa yanzu babu abinda yake tunani irin yadda zai ya kuɓutar da Mai babban ɗaki harta tsira da ranta,tabbas da ace Mai martaba yasan cewa yasan komai da tuni ya ɗauki mataki a kansa,yana sharesu ne ya nuna tamkar bai san me suke aikatawa ba,ƙara jan idanunsa yayi ya lumshe. Kusancin da sukai da juna yasa ta shiga cikin wani yanayi mara misaltuwa,zuciyarta ta shiga harbawa da sauri,a duk lokacin data tuna kalmar tsotsan yatsanta da yace zaiyi sai taji tsigan jikinta na tashi wani irin abu nayi mata yawo a kan skin ɗinta,numfashi taja mai ƙara wanda ya tawo da daddaɗan parfume ɗinsa wanda ta kejinsa sanyinsa har cikin ranta,tabbas tasan cewa tana jin wani abu game dashi,musamman idan tayi la'akari da yadda take yawan tunaninsa,sosai ta kejin wani abu game dashi a kansa rauninta yake bayyana,zuciyarta da gangar jikinta ne suka kaɗaitu dasan ganinsa amma ta hana kanta haka,sabida ba tason ta jefa zuciyarta cikin damuwa sbd tana neman jafeta cikin tsaka mai wahala,lallai idan soyayyar Saifudeen ce ta shige zuciyarta ba tayi mata adalci ba,sbd ta kaita wajan da za'aci *ZARAFI* nta kuma a wulaƙanta,ta fahimci shiɗin mutum ne wanda bai damu da kowa ba sai kansa,sosai miskilancinsa ke damunta,tasan cewa bata damu da magana ba,amma kunnunwa cike suke da ƙwaɗayin son jin zazzaƙar muryarsa mai daɗin sauraro,mai cike da nutsuwa da kamala,duk yadda tasu ta hana zuciyarta da idanuwanta da suke ƙwaɗayin ganin ƙyaƙƙyawar fuskarsa kasawa tayi,idanunta ta runtse da ƙarfi ta shiga taune laɓɓanta,sosai take tsoran buɗe idanunta sbd tsoran kallon da zai watsa mata a wanna karan. Gajiyayyun idanunsa ya ɗaga wanda hakan ya haddasa ɗagawar eyes lashes wanda suke ƙwance luff saman idanunsa,idanunsa ya manna saman innocent face ɗinta,ɗan rolling eyes ball ɗinsa a saman fuskarsa,a hankali ya soma ƙarewa ƙyaƙƙyawar fuskarta kallo,sai a lkcn ya fahimci ƴar ramar dake tattare da ita,yadda take sauke ajjiyar zuciya yasa ya fahimci tana cikin yanayi na tsoro da kuma fargaba,lips ɗinta ya zobawa idanun ganin yadda ta jiƙesu da saliva sbd taunesu da take tamkar zata rabasu gida biyu,pouting lips ɗinsa yayi ganin zata buɗe idanunta yayi saurin kawar da kansa tare daya mutsa fuska. Bata da wani zaɓi face bin abinda zuciyarta keso,hakan shine kawai samun nutsuwar ranta da gangar jikin,a hankali ta soma buɗe idanunta zuwa kan fuskarsa,wani wahalallan numfashi ta sauke tare da sakin ajjiyar zuciya a lkcn guda,wani sanyi da nutsuwa ne suka soma ratsa duk wani sassan jikinta,ƙyaƙƙyawar sajen fuskarsa wanda yasha gyara ta zobawa idanu,shiɗin na musammanne komai nasa abin sone da birgewa,amma dole ta hana son zuciyarta kasgata abinda ta keson ƙwaɗaita mata,bata san shine ba amm yadda fresh skin ɗinsa take a murje ta tabbatar hutu da ƙwanciyar hankali sun gama ratsashi,wannan dalili yasa take tunanin yayi mata nisa,nisa mai yawan gske shiɗin ba ajinta bane,dole zuciyarta da gangar jikinta da kuma idanuwanta su hqr da abinda sukeso daga garesa. "halan bodyguard ɗinki na zama ko? Zaki huce kosai na ɓalla wannan sili-silan ƙafafuwan naki..!" ya ƙare maganar cikin ɗan ɗaga murya. A hankali ta janye idanunta daga garesa wata kunya ta kamata sbd kamata da yayi tana kallonsa,a sanyaye ta juya ta soma tafiya ba tare data tanka saba,bayanta yabi da kallo tare da watsa mata harara,kana yaja tsaki kaɗan tare da lumshe idanunsa kana ya shafi lafaffan cikinsa,kana ya mara mata baya cikin tafiyarsa mai cike da nutsuwa da kamala. A hankali suke tafiya tana gaba yana bayanta duk takunta ɗaya akan idanunsa yake time to time yakan janye idanunsa tare da lumshe haɗi da taund lips ɗinsa,komai nata cikin sanyi jiki take yinsa hatta ga maganarta tafiyarta aikinta duk cikin kasala take aiwatar dasu,ƙarancin shekarunta a bayyane yane idan tayi wani abun,yana lura da ita ko magana zatai sai tayi kamar tai kuka wani lkcn har hawaye ke sakko mata kafin tayi maganar,a hankali ya fesar da wani huci mai zafin gaske tare dajan fegen dake manne a haɓarsa,a ƙasalance ya yasa hannu ya shafi gefen cikinsa dake masa ciwo sama-sama baya fatan ace ciwonsa ne zai tashi,jin ta tsaya yasa a buɗe gajiyayyun idanunsa wanda suke a lumshe kamar mai jin bacci. Wajan ya zobawa idanu ganin wani haske na musamman na haske wajan tare da cikin idanunsa,zuwansu sashin Mai babban ɗaki ya haddasa fitowar wani sihirhattaccen haske ya soma fitowa ta cikin zoben dake sanye a yatsan ko wannansu,hashekene mai sanya idanu ƙarfi tare da bawa gangar jikin kuzari,Bafade Kamal dake zaune yana gyara wata baka yayi saurin miƙewa tsaye sabida ƙarfin hasken da yaso kashe masa idanu,cike da mamaki yashiga ƙarewa yatsan ko wannansu idanu,kasa ko motsi yayi sbd tsantsar mamaki da kuma abin al'ajabi,dukkan abinda ring ɗin wannan yayi sai ɗayan yayi abu tamkar magic cikin ransa yace. " ya rabbi Save them help them Ubangiji ka karesu daga abinƙi,yabbin rahama ka basu nasara a rayuwar,Ubangiji idan maƙiyansun fito ka hanasu fitowa,lallai suɗin GARKUWA ne wa al'ummar Bilhas,sharrin mutum aljan ka karesu,naji zuciyata ta amince dasu a karo na farko kuma tsahun shekaru kusan 20 kafin ta yarda da wani sai yau"cikin rawar jiki ya sanya remote buɗe masu tangamemen glass get ɗin,wanda aka ƙawata zallar a zurfa,ba tare da yayi masu magana ba yayi saurin shigewa ɗakinsa wanda suke parcing da sashin Mai babban ɗaki. Zaune suka sameta ta fuskancin gabas tana lazumi da alama sallar zuhur da idar domin tun suna waje akai kira,da ɗan sassarfa Zarina ta ƙarasa shiga cikin haɗaɗɗan parlour'n nata,tana zuwa ta nufi inda take zaune kana cikin kulawa ta turo baki gaba tare da langwaɓe kai gefe guda tace. "Ayya Ammi nabarki jira ko,halan Kaltume ta kula dake ko?"tayi mata tambayar yayinda zuciyarta ke fidda tsantsar tausayin Mai babban ɗaki. Wani ƙawataccen murmushi Mai babban ɗaki tayi tare da ajjiyar casbawar hannunta,cikin jin daɗin kulawan da Zarina ke bata tace. "Halan sojanne ya ƙarayi maki laifi,shiyasa ya kasa ƙarasuwa ya amshi hukuncinsa"ta ƙarasar maganar tana sakin wani murmushi kasan cewarta mace mai fara'a da faran-faran da mutane. Shiguwarsa cikin parlour'n faɗuwar gabansa ta tsananta,kansa ya soma juyawa dukkan ilahirin jikinsa ya ɗauki rawa,gargasar cikinsa ce ta soma mimmiƙewa wani sanyi ya samu nasarar soma rasa kan fatarsa zuwan cikin ƙashin kafin a hankali ya samu nasarar ratsa cikin ɓargwansa,lallai zuciyarsa nasan tuna masa wani wanda bai sanshi ba,shin mene hakan?teeths ɗinsa yasa ya datse laɓɓansa wanda suka soma yin rawa sabida tsananin sanyin daya gama ratsa gabɓan jikinsa,a hankali ya runtsa idanunsa tare da lalobar jikin bango ya jikin gina jikinsa,wani zazzafan zazzaɓine ya soma maye gurbin sanyin daya addabi jikinsa,a hankali jijoyin kansa suka fito tare dayin raɗa-raɗa saman forehead ɗinsa,wata zuface ta shiga karyo masa cikin yanayin daya samu kansa ya soma fitar da wani huci ta cikin hancinsa,a galabaici ya sanya hannu tare da ɗorashi bisa mararsa wacce take murɗa masa tare dayi maza zogi,saukar muryarta yayi dai² da ɗaukewar numfashinsa na wani dakiƙo,cikin wani hali na fitar hayyaci ya samu nasarar buɗe manyan gajiyayyun idanunsa wanda lkc guda suka sauya kala zuwa jaa,a karo na biyu ya ƙara fitar da wani zazzafan numfashi ta cikin bakinsa saɓanin hancinsa,raguwar ƙarfin daya ragema da kuma jarumtar dake cikin zuciyarsa ta ƙarfafawa gangan jikinsa samun kuzari,kallo guda zakai masa kasan cewa shiɗin namijin duniya wanda yake da juriya da kuma danne abinda ke cikin zuciyarsa. Jarumta da kuzarin daya aro ya sakawa kansa tasa ya samu nasarar ɗaga ƙafarsa tare da cije laɓɓansa ya soma takawa zuwa garesu,yanayin yadda yake tafiya cike da izza da nutsuwa haɗi da taƙama da gadara ya ƙarasa inda suke zaune,yana zuwa ya zube gaban Mai babban ɗaki jikinsa duka rawa yake,ganin yadda ruwan hawayen dake ƙoƙarin ɓoye sune neman fallasa asirin zuciyarsa ta hanyar zubuwa zuwa kan fuskarsa,a kasalance kuma jiki a sanyaye ya ɗura kansa bisa cinyarsa Mai babban ɗaki. Murmushi Mai babban ɗaki ta saki kafin ta sanya hannunta ta lalubi kansa,hannunta ta tura cikin tsakiyar sumar kansa,wata ajjiyar zuciya mai ƙarfi ya sauke lkcn da sanyin hannunta ya ratsa tsakiyan sumar kansa,ƙara cusa kansa yayi tare da sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya mai ƙarfin kaske,sannu a hankali hawayen suka samu nasarar sauka daga cikin idanunsa zuwa kan cinyarta. Shuru Mai babban ɗaki tayi tana sauraran yadda yake sakin ajjiyar zuciya da kuma yadda ɗumin hawayensa ke sauka kan ciyarta,Zarina ta fuskanta tare da sakin murmushi tace. "Ɗiyata maza ɗaukomin ƙwarya cikin bedroom"tana faɗin hakan taja bakinta tayi shuru,tunanine daban-daban yake ƙwance cikin brain ɗinta,yayinda shi kuma yake tunanin Mamaynsa wacce ba tafi shekara guda rasuwa ba a hatsarin mota,wannan dalilin yasa ya shiga wani irin hali sosai kewan babunsa ta addabi zuciyarsa. Jiki a sanyaye Zarina ta miƙe zuciyarsa ji yake babu daɗi,wani matsanancin tausayinsa ya dirar mata,tana ji kamar ta maido da abinda ya keji zuwa wajanta,sai yansun ta fara gasgata abinda ta keji game dashi,shine rauninta kuma shine farin cikinta,tabbas shine “HEART DREAM" ɗinta wanda kullum cikin farkinsa take da kuma tunaninsa,soyayyarsa ba irin soyayyar nan bace wacce ake jinta lkc guda,tabbas soyayyarsa halittace a zuciyarsa,tana cikinsa a ranta sosai fiye da sosai ma,ji take tamkar ta kasance dashi irin kasan cewar nan ta har abada,tana jinsa a jini da gangar jikinta,dukkan wani numfashi nata yana fita da tunaninsa da kuma kewarsa,lumshe idanunta wani abu taji mai ɗumi nabin fuskarta hakan ya tabbatar mata ba wani abu bane face hawaye,daimond ring ɗinta ta murza tare da mannashi a ƙirjinta,jiki a sanyaye ta ƙarasa cikin ɗakin tare da ɗauko ƙwaryar da Mai babban ɗaki tace. Tana fitowa ta sami Mai babban ɗaki nayi masa raɗa a kunne shi kuma yana sakin wani ƙawataccen murmushi wanda ya bayyanar da zallan ƙyansa da haibarsa haɗi da ƙwarjininsa,sosai teeths ɗinsa suka bayyana sabida lafiyayyan murmushi daya kuma saki,ganinta yasa ya haɗe ransa tamau tare dakau dakau da kansa zuwa gefe guda,janye idanunta tayi daga garesa kana ya ƙarasa gaban Mai babban ɗakin. "buɗa ki bashi"Zarina ji tayi gabanta ya faɗi amma ta daure ta buɗe ƙwaryar ta tura masa zuwa gabansa,pouting lips ɗinsa yayi ya zubawa damammiyar furar dakan idanu wacce taji zuma da mazarƙwaila,tanƙwasheɓlegs ɗinsa yayi tare da ɗaukan lodayin dubar yayi kana ya ɗibi furar ya sanya bisa bakinsa,lumshe idanunsa yayi sabida garɗi da zaƙin furar daya ratsa kunnuwansa,kasan cewar ba wani abinci yaci mai yawa ba,yasa yasha furar sosai kana ya dubi Mai babban ɗaki kana ya tausasa harshensa yace. "Nagode sosai Ammi,zanje sallah"ya faɗi hakan a taƙaice,faɗin Ammi da yayi kuma yabi baki Zarina ne kamar yadda yaji ta faɗa,daga haka bai ƙara magana ba,yasa kai yabar sashin gaba ɗaya,yana fita harabar masarautar ya ƙarasa masjid ɗin dake gidan sarautar,yana zuwa yayi alwala ya gabatar da zuhur kana ya zaune ya jira asar,yana kammalawa yayi tiwalan ƙur'ani kana ya ƙarasa,Fada wajan biyar na yamma aka tashi a Fada. Direct flat ɗinsa ya nufa yana zuwa ya same ƙwance saman sofa tana bacci,bedroom ɗinsa ya nufa yana zuwa ya faɗa toilet tare dayin wanka ya sanya three guater ya faɗa saman bed sai bacci. *_Kogi_* Jikin yanayi na kiɗima da kuma firgici boka falha ya ƙara goge gumin da yake zubu masa,abinda yake gani cikin madubin ba ƙaramin gigitasa yayi ba,cikin rashin yadda da abinda yake gani ya soma faɗin wasu ɗalatsiman tsafin da shine kaɗai yasan ma'anarsu,aduk lkc'n daya buƙaci tura masu wani hayaƙi sai wani irin ni'imtaccen haske ya kuro hayaƙin daya tura,ƙara zafafa bincikensa yayi hakan ya haddasa fashewar madubin sabida ya kasa ɗaukan tsafin da yake masa,wata kururuwa ya saka wacce ta haddasa rugujewar wani sashe dake cikin ɗan ƙaramin ɗakin nasa,a gigice ya fara faɗin wasu kalmomi kafin wani lkc saiga wani aljani ya bayyana gabansa,nan ya fara zubawa aljanin wani irin abu mai kama da yawo dalalala haka yak zuba zuwa bakin aljanin,kafin daga bisani ya tsagaita da abinda yake yace. "Maza jeka na yarje maka wannan lokacin nakane tunda sun tarwatsamin madubin sihirina,tabbas saina kawo ƙarshensu nine aljalinsu saina zame masu masifa maza bisa kanku"yana faɗin hakan ya ɗauki jan ruwa mai kama da jini ya watsa aljanin. Wata gigitacciyar ƙara aljanin ya saki kafin ya soma wata girgiza mai ɗauke da iska,cikin abinda baifi minutes ba,wata ƙyaƙƙyawar halittar wani saurayi ta bayyana,a ƙaro na biyu ya kuma yin wata girgiza saiga aljanin ya koma CAPTAIN SAIFUDEEN🏃🏻‍♀️ *Sorry for shurt typing gaba ɗaya yau ina busy da ba zanyi posting ba sai kuma naga rashin da cewar hakan pls bear with me* _masu fitarmin da book kodaina domin jiya naga posting ɗin da nayi a wani grp, The new emir akan farashi mai sauƙi yake ga dukkan mai buƙata zai biya 200 ta wannan accout ɗin 0116886423 Sulaiman Na'ima S masu buƙatar Vip zasu biya 500 domin samun littafan dana rubuta na kuɗi cikin ƙwanciyar hankali sai Evidence of payment ta wannan number 08119237616_ By *NIMCYLUV* *33-34* #Blood Wani mugun murmushin aljanin yayi wanda a yanzu ya zama kamilallan mutum mai siffar Saifudeen,ƙara kallon bokan yayi domin ya duba abinda baiyi masa kana yace. "jeka maza jeka garesu yanzun lkc'n kaɗai ne,lokacin da zaka shaƙƙu da koƙwanto cikin zuƙatansu yayi,lokacin da zaka rusa ɗan ƙaramin farin cikin da suke dashi yayi,wannan shine lkc'n ɗauka fansa,ehh! tabbas fansa zauka ɗauka jekaa!"ya ƙarasa maganar cikin ɗaga murya,ba tare da wani dugun tunani ba,Aljanin najin hakan ya ƙurma ihu tare dayin wani juyi haɗi da katantanwa izuw sama,saiga asalin halittarsa ta bayyana,halitta mai cike da tsoro halittar da dukkan wani ɗan adam yayi tuzali da ita zai iya rasa ransa sabida tsoro da firgici,a hankali yanayin ya soma juyewa jikinsa ya fara shaƙwanyewa zuwa ƙasa,saida ya zagwanye gaba ɗaya kana ya zama wani baƙin haƙi cikin abinda baifi sa'a ɗaya hayaƙin ya tashi zuwa sama. Bokan naganin aikinsa yaci kuma ɓuƙatarsa zata biya ya saki wani mahaukacin ihu tare da dukan ƙirjinsa iya ƙarfinsa,kafin ya zame ya soma zane jikin wata farar ƙasa wanda akafi sani da duba **** **** Zaune suke a babban parlour'n da aka ƙawatashi da kayan alatu na mure rayuwa dajin daɗin,sosai gidan suke cikin ƙwanciyar hankali dajin daɗi kafin ƙaddara tazu ta gilma cikin rayuwarsu,ƙaddara mafi muni domin rashin ɗan mutum a wannan zamanin ba ƙaramin tashin hankali bane. Ɓatan ZARINA ya zame masu wani miƙe da bazai taɓa goguwa cikin rai da zuciyarsu,hatta gangar jikinsu kewan rashinta suke,sabida sabo da ƙwanciya da tayi a jikinsu,Zarina kenan ƴar gata mai jida dangi gaba da baya ko ina soyayya ake nuna mata,bata tama kuka ba da sunan ɓacin rai saina shagwaɓa,kukanta ɗaya idan tayi mafarkin Heart dream ɗinta,ko kuma ta nemi ring ɗinta ta ɓata wannan dalilai sune kaɗai kesa hawaye fita a idanun Zarina. Kallonta Abba yayi cike da tausayawa yace "sai yaushe ne hawaye zai daina fita a idanun mace mai juriya,sai yaushe ne damuwa zata bar zuciyar mace mai taƙama da ikon Allah,sai yaushe ne matana zata yarda da ƙaddara?"ya ƙarasa maganar cikin sanyin murya da kuma danne abinda yake ransa. Kallonsa Mom tayi kana ta saki murmushi tace "ba ina kuka bane dan banyarda da ƙaddara ba,ina kukane sabida tunanin halin da Zarina ke ciki,ina tsoro halinda zata samu kanta,nasanta taƙin cin abinci ko a gida,to ina tunanin inda take aƙwai abincin ko babu,ina take ƙwana ina take dashi ban sabi ba,wannan dalilin shike sani zubar da hawaye"ta ƙare maganar tana goge hawayen idanunta. Mamu dake gefe tana lissafin mutanan da za'a fiddawa zakka tace "ato Audu faɗa mata dai may be idan kaine zata amince da cewa Allah ɗaya ne,banda sakalci ina damuwa ta taɓa zama magani,bakai kaɗai kikejin zafin rashinta ba,nasan dole zaki fimu jin zafi da raɗaɗi sabida ke uwace,amma dole muyi hqr mu fauwalawa Allah komai". Abdallahi wanda yake matsayin Abba kamar yadda iyalansa suke faɗa masa,yana numfashi kana yace "Insha Allah ubangiji zai kareta kullum cikin addu'a muke kuma na tabbatar ba zata faɗi banza ba"Mom da tayi shuru tun ɗazu sai yanzu ta samu damar magana tace "insha Allah" "Mumu ya maganar abincin sadaƙa na almajirai da za'a dingayi da azumi,ina son fitar da duk wani abu da za'ai na azumi bansan ajjiye nauyi a kaina"jinjina kai Mom tayi kafin ta tace. "Munyi yanke shawarar ɗiban masu aiki domin yin ƙosai da kunu ana rabawa almajirar,sbd idan mukace mune zamuyi abin zaiyi yawa aƙwai aikin gida ko Mamu?"ta ƙarasa maganar tana kallon Mamu wacce take nesa dasu,ajjiye abin hannunta Mamu tayi kafin ta gyara zama ta fuskancesu gaba ɗaya tace. "Eh Sultanerh kinyi tunani mai ƙyau domin aikin azumi wahala garesa,sabida ƙishi da kowa keji,zuwa anjima sai a fara neman ma'aikan sannan aje kasuwa asiyo sauran kayan da babu" da "to"Mom ta amsa sabida yanayin damuwa da kuma tunanin ƴarta da take wanda ya kasa mantuwa cikin zuciyarsa,rufe idanunta tayi tana jin yadda zuciyanta ke mata zafi da raɗaɗi na rashin ƴarta ta,Abba ne ya katse masu shurun ta hanyar faɗin. "nida yanzu ga A.t.m ɗina dukkan abinda kuke buƙata saiku cira,yafi a tsaya lissafin kuɗin,insha Allah zuwa gobe ko jibi zan fitar da zanbayar sabida banson a fara azumi ban bayar ba,haka kuma...."ringing ɗin wayarsa ce ta tsayar dashi daga maganar da yake,wayar ya ɗauko daga cikin aljihunsa,farin ciki fal fuskarsa ya dubi Mom yace. "A'a Sufyan ke kira da alama sun samu kansu a dajin"yakai zancan yana picking call ɗin tare da sata a speaker. Sufyan dake can ɓangaren ya jingina da jikin wata bishiyar darbejiya acikin jejin illori,ya lumshe idanunsa lkcn da yaji anyi picking call ɗin nasa,kana ya saki murmushi yana matse hannun Tupic dake kusana,cikin ƙasa da murya da kuma salon shagwaɓ Safyan yace. "Abbana munshiga damuwa sosai na rashin jin muryarku,munyi kewanku sosai fa har bama iya aiki"ya ƙare maganar yana kallon Tupic wanda ya matsu yaji yaya lafiyan little sis ɗinsu. Daga can ɓangaren Abbu ya saki wani murmushin jin daɗin muryar ɗan nasa yace. "ina tabbacin munfiko kewanku komai namu da muke baya tafiya saida tunaninku,kullum cikin zullumi da fargaba muke sabida rashin sanin halin da kuke,Mom ɗinku kullum cikin damuwa take gaba ɗaya ta rabe kamar ba ƙatuwar matana ba"Abba ya ƙare zancan yana jan hancin Mom wacce ta ƙwaɓe fuska alamar taji haushin maganar Abba. Sufyan ya saki dariya a karo na biyu tare cije leɓensa na ƙasa yace. "Abba ƴar ƴan Mom zasuci tararnka,ko gaisawa ba muyi ba zaka fara tsukana"Mom dake gefe tayi saurin dawowa kusan Abba tare da ƙwace wayan tace. "sweetheart yakuke hope komai nrml yaya aikin naku yaushene zaku dawo,muna buƙatarku kusa damu,na gaji da rashinku kusanmu"ta ƙare maganar hawaye na sakko mata,Abba ganin Mamu ta shiga bedroom tun ɗazu ya saka hannu ya jawo Mom jikinsa tare da soma rarrashinta ba tare da yayi magana ba. Tupic dake tsaye kusan da ɗan uwansa ya turo baki gaba yace. "Mom kuka ko? Har yanzun bakki daina kuka a kanmu,soon zamu dawo gida zuwa goma ga azumi ko biyar,tun ɗazu muna magana banji muryar little ba,where is she?"ya ƙare maganar yana kallon Sufyan wanda yake riƙe da wata ƙatuwar bindiga mai jigida. "Ayya Tupic daɗin jin muryarku kaɗai zai sani kuka,dan Allah kuyi ƙoƙarin dawowa da wuri,little kuma na ɗaki tana bacci ta tashi da ciwon kai" Gaba ɗaya suka haɗa baki wajan faɗin "what little babu lafiya tun yaushe ne,wayyo our luv get well soon pls Mom ki kula mana da ƴar ƙaramar ƙanwarmu kice muna sonta da ƙaunarta,bye zamuci gaba da aiki yanzu"yana faɗin haƙan ya ƙatse wayan ya soma harɓi sabida ganin kilmawar ƴan ƙonar baƙin wake da yayi,shima Tupic ya mara masa baya suka fara sakin wutar harɓi,ƙaran harbinsu ya ankarar da sauran sojojin,kafin wani lkcn dajin ya cika da ƙarar bindigo babu abunda kake gani sai wuta da hayaƙi dake tashi zuwa sama. Shuru Mom tayi jinsun kashe wayan,lamo tayi jikin Abba ta soma shassheƙar kuka,sosai take kewan yaranta gaba ɗaya sam ta gaji da wannan aikin nasu,sukenan cikin jeji babu wani jin daɗi daga shan ruwan tirɓaya da cin ganye". Ta ƙare zancan idanunta na kawo ruwan hawaye,Abbane ya shiga bata baki tare da ƙwantar mata da hankali kana shima ya miƙe tare da nufar waje,yana zuwa ya faɗa cikin motarsa tare dayi mata key ya harbata zuwa bakin get,yana zuwa aka buɗe masa ƙofar a hankali ya cilla kan motar waje. *_Masarautar bilhas_* Ƙwanci tashi babu wahala wajan ubangiji,tun muna irga ƙwana kinmu zamu koma irga watanni daga watanni zamu koma irga shekarau. A kullum ƙwanakin ƙara hucewa suke kamar yarda numfashin mutum kullum ƙara ƙarewa yake,ƙwanakinsa suna ƙara tafiya girma na zuwar masa,babba kuma tsofa ya ziyarcesa. Ranakunmu na ƙarewa ba tare da mun ankare ba,haka nan kullum zunubinmu ƙara yawa yake ba tare da mun ƙyautata ƙarshanmu ba. Yau ya kama ranar da ake saka ran ganin watan Ramadan watan dake saka mutane da yawa ruɗu wajan nemansa. Cike Fada take da manyan mutame irinsu hakimar dagatai da kuma sauran manyan,wanda suka amsa kiran Mai martaba,sannu a hankali suke zuwa tare da ƙwasar gaisuwa wajan Mai martaba,saida kowa ya gama ƙwasar gaisuwa sannan Mai martaba ya gyara zama tare dayin gyaran murya yace. "Kamar yadda kuka sabisa ga al'ada da kuma tsari irin na wannan masarauta kusan cewa idan watan azumi yayi Hakimai na kawo buhun shinkafa da babban buhu na yatsi guda ashirin-ashirin,sannan Dagatai suna kawo guda goma-goma,sannan masu Unguwanni zasu kawo guda biyar-biyar,haka nan masu Unguwanni suna gayawa Al'ummarsu su kawo gudan ɗai-ɗai,wannan shine tunatarwar dana taraku a nan domin nayi maku,zuwa nan da goma ga wata Ramadan ko wanne mai Unguwa ya tabbatar ya haɗa kayan al'ummarsa ya miƙa ga Dagaci,Dagaci ya bawa Hakimi,Hakimi ya kawo masarauta,wannan shine kawai zaku iya tafiya". A hankali Saifu ya ɗaga manyan gajiyayyun idanunsa ya mannasu akan fuskar Mai martaba,domin tabbatar da abinda yake,sam ya kasa yadda cewa aƙwai wani shugaba dazai iya aikata hakan wa al'ummarsa,banda haka ace kana matsayin shugaba amma awajan al'ummarka kake neman abu,kuma a lkcn da kowa yake buƙatar lada domin samun da cewa rana gobe ƙiyama,to wai duk yawan abincin da yake buƙata ina zai kaisu? Mene zaiyi dasu har haka?. Wani huci mai zafi ya fesar da wani zazzafan huci ta hancinsa,lkci guda idanunsa suka rufe tare dayin jaa sbd ɓacin rai,idanunsa ya ɗauke daga kan Mai martaba kana yaja idanunsa ya rufe,sam bazai jure wannan adalcin ba,ya zama dole yabar wannan masarautar da zarar an kammala azumi,cije lips ɗinsa yayi lkcn daya tuna da Mai babban ɗaki idan ya tafi yaya matsayin rayuwarta yake,yasan cewa kowa rayuwansa a hannun ubangiji yake,amma aƙwai sanadi ai,hannu yasa ya shafi sajen fuskarsa. "Allah yaja da ranka ya ƙara maka lafiya amma adubi talakawanmu yanzu ana hali na rashin wada taccen abinci ga rashin kuɗi da ake,tabbas akace za'a karɓi wani abu wajansu za'a takurasu sbd da yawancinsu abinci ci wahala yake masu,a yafemi idan na faɗi ba dai²" Hakimin Kantagari ya ƙarasa maganar yana sadda kansa ƙasa alamar girmamawa. "karya kake ɗan talakawa ahir ɗinka,har Mai martaba ne zaiyi magana wani ya tanka?cewar sarki fada,Hannu Mai martaba ya ɗagawa Sarkin fada tare da faɗin"basshi bana magana biyi gaba ɗaya ko ɓacen da gani". Gaba ɗaya suka miƙe tare dayiwa Mai martaba sallah suka tafi. Bayan fitarsu Mai martaba ya dubi Saifu dake tsaye bayansa yace. "yanayin zamanka zai sauya zaka koma da safe,da yamma kuma kana hutawa"jinjina kai Saifu yayi ba tare da yace komai ba. Suna zaune a fada Lil prince ya shigo cikin shigarsa ta alƙyabba yayi ƙyau sosai,yana shiga ya zabgawa Saifu harara kana ya ɗauke kansa ya zube gaban mahaifin nasa kana ya ƙwashi gaisuwa,Waziri ne ya dubi Prince yace. "Magaji ka yini lafiya?"ya ƙare maganar yana sakin murmushi domin a duniya yana ƙaunar Prince,wannan dalilin yasa Mai martaba ƙaunar Waziri tare da yadda dashi. Shuru Lil prince yayi ba tare daya amsa gaisuwar da Waziri yake masa ba,kallon Mai martaba yayi kana ya sunkuyar da kansa ƙasa yace. "Dan Allah kaji tausayina kabarni na samu farin cikina,ina sonta sosai bana sonta yayimin illah,kai shaidane ban taɓa ganin wata ƴar mace nace ina sonta da aure ba,dan Allah ka yar jemin kai shedane inayin dukkan abinda kakeso kuma ka umarceni akai,Allah da gaske nake son ZARINA" Wani ɗan ƙaramin tsaki Saifu yaka jin yadda Lil prince ya cika kunnansa da surutu,jiyayi zaman fadar ya ishesa kuma daman lkcn tashi yayi dan haka kawai ya fice daga cikin Fadar gaba ɗaya ya nufi lambu. Idanun Waziri ne yayi jaa kana ya ɗauke kansa tare da maidashi wajan Mai martaba domin yaji abinda zaice,wani Murmushi Mai martaba yayi kafin ya kalli Prince yace. "Komai kakeso a nan duniya inayi maka,baka taɓa kukan babu ba,a wannan karan tunda kaji nace A'a saika samamin lafiya tun kafin fushina ya kufce a kanka,kaine ka kawota gidan ko ni?shin daman na kawota ne domin ka ganta kace kana so,kaje ka nemi duk wacce tayima ni kuma a gobe zan ɗaura aurenka da ita,bana son dugun zance tashi a gabana"wani ɓacin raine ya sauka a zuciyar Lil prince,cikin fushi da kuma ɓacin rai ya fice daga fadar. Zaune ya sameta akan sofa tana yanke farce,wata duguwar sofa ya samu ya zaune,ɗan lumshe idanunsa yayi wanda suka janye sbd ɓacin rai,a hankali ya buɗe idanunsa ya mannasu akan ƙafarta wacce take fara tas baƙi gashi yayi ƙwance luff sai ƙyalli yake,haka nan ya samu kansa da kasa ɗauke idanunsa daga kan yatsun ƙafarta wanda suke jere abin sha'awa,ɗan juya eyes ball ɗinsa ya juya haka nan ya samu kansa dajin haushinta wanda bai san dalilin hakan ba,yadda tsigar jikinta ke tashi ya tabbatar mata cewa idanunsa na kanta,wani sanyi taji a ranta da kuma wata nutsuwa ta musamman na shigarta,cikin yanayi na shauƙi da kuma so,ta ɗago idanunta tare da saukesu a kansa,ajjiyar zuciya ta sauke mai ɗan ƙarfi lkcn da ƙyaƙƙyawar fuskarsa ta bai yana cikin ƙwayar idanunta,saurin janye idanunsa yayi ya rufe tare dajan ƙaramin tsaki kaɗan. Wasu hawayene suka cicciko cikin idanunta wani tsanar zuciyarta ya kamata sabida a kullum ita ke sanyawa aci mutuncinta,amma yaya zatayi da hukuncin ubangiji tasan cewa dukkan abinda ta keji game tashi itane ta ɗurawa kanta ba,kuma bata da ikon hana faruwar hakan, A hankali hawayen dake cikin idanunta ya samu damar saukan a kan innoncet face ɗinta,cije lips tayi jij rezar ta ƙwace ta yanki gefen yatsanta,ƙwaɓe fuska tayi kukan da take ɓoye ya kufce mata,cikin tsoro da kiɗima ta kalli yatsanta inda jini ke zoba,babu abinda ta tsana irin taga jini balle ta ganshi a jikinta,ƙwaciya tayi ƙasan carpert ɗin ta soma birgima tare da fasa wani kukan. Ɗan waro manyan idanunsa yayi tare ƙunshe dariyan da yazo masa,sosai ya tsora mata idanu ganin yadda take birgima tare da kuka tamkar yarinyar baya. "wayyo Mom wayyo Abbana zan mutu jini ƙafa shikenan jinina zai ƙare,yayana Safyan Yaya Tupic kuzo kuka yadda jinin ke zoba" Ta ƙarasa maganar tana sakin wani sabon kukan,duk yadda yasu danne dariyan dake cinsa ya saki wani shegen murmushi wanda iya gefen bakinsa ya tsaya. A kasalance ya miƙe tare da shigewa bedroom ɗinsa. Sosai tane kuka tare da kiran sunan ƴan gidansu,a haka ta shiga sauke numfashi alamar bacci yayi gaba da ita. Yana shiga bedroom ya zare rigan dake jikinsa tare da zame long carzy jeans ɗinsa mai kalan dark blue,cikin datti clothes ya sanyasu kana ya nufi fridge yana zuwa ya sunkuya tare da ɗauko ƙwaryar Furar daya amsa ɗazu wajan Mai babban ɗaki, Miƙewa yayi yare da komawa tsakiyan bedroom ɗin ya zauna tare da lanƙwashe ƙafafunsa,a hankali ya ɗauki lodayin dake cikin ƙwaryar tare da ɗiban furar yakai bakinsa,daɗin furar da sanyinta ya sanyashi lumshe idanunsa tare dasa hannu ya shafi ƙwantaccen gashin dake ƙirjinsa,sosai furar tayi masa daɗi da garɗi saman harshensa,ware idanunsa yayi tare dakai wani lodayin bakinsa,sosai yake injoying na lkcn harya shanye furar bai sani ba,murmushi yayi tare da taune laɓɓansa,cikin ƙayatacciyar muryarsa mai amo yace. "ya rabbi ashe na shanye"ya ƙare maganar yana pouying lips ɗinsa tare da shafa cikinsa wanda yaji yaɗan tasa,sosai yayi mamakin yadda ya saki jiki yasha furar har haka,rabon da yaci abinci harya ƙoshi ya manta daman mutum guda ke sanyashi yaci abu kuma baya kusa dashi. Jin kasala na saukar masa ya sanyashi tashi ya maida ƙwaryar inda take,toilet ya nufa yana zuwa ya zare boxer'n dake jikinsa ya sakarwa kansa shower. Sanyin ruwan da ya jine ya sanyashi lumshe idanunsa,few minutes ya buɗesu tare da saukesu a saman mararsa,sosai yake mamakin yadda mararsa ke yawan yi masa ciwo,hannu ya miƙa tare da ɗurashi saman ƙwantaccen gashin dake ƙwance a saman marar tasa,a hankali ya murza mararsa,ɗan runtsa idanu yayi jin wani zafi da raɗaɗi na ratsashi,zare hannunsa yay daga marartasa kana yaci gaba da wankan. Brush yayi tare da ɗaura al'wala haka nan ya fito ba tare da wani towel ba. A ɗan gaggauce ya shirya cikin wata buɗaɗdiyar riga ash colour kana ya sanya dugun wandonsa na uniform ɗinsa na sojoji,wani sihirtaccen parfume ya fesa,kana ya sauke hulan dake manna da jikin rigarsa tare da ɗanyin ƙasa da zip ɗin rigarsa wanda ya haddasa bai yanar faffaɗan ƙirjinsa wanda ɗauke da ƙwantaccen baƙin gashi. Cikin nutsuwa yasa kai ya fice daga cikin bedroom ɗin tare da nufar parlour'n,direct hanyar dazai sadashi da ƙofar da zata fiddashi waje yayi,yana ƙoƙarin ficewa daga cikin parlour'n yaji saukar shassheƙar ajjiyar zuciyarta a cikin kunansa. Tsayawa yayi cak tare da lumshe idanunsa a hankali ya juyo tare da ware idanunsa a kanta,tana ƙwance ƙasan carpert tana sauke ajjiyar zuciya tana sauke numfashi,a hankali ya maida idanunsa zuwa kan yatsanta da har yanzun ke fidda jini,ƙara lumshe idanunsa yayi ba tare daya buɗe ba ya ƙarasa inda take ƙwance,cikin nutsuwa ya sanya hannunsa duka biyun ya ɗagota zuwa jikinsa,ƙara lafewa tayi jikinsa tare sa sauke ajjiyar zuciya. Zama yayi da ita a jikinsa,yana jin yadda zuciyoyinsu ke bugawa a tare,a hankali ya miƙa tattausan hannunsa ya ɗurashi bisa ƙafarta. _Wannan littafin na THE NEW EMIR na kuɗi bisa yarda da amana,gamar buƙata zai iya yin payment ta wannan accout ɗin 0116886423 Sulaiman Na'ima S union bank sai evidence of payment ta wannan number 08119237616, 200 kacal sai kayi karatu cikin nutsuwa, bai buƙatar vip kuma 500 anan zaka samu dukkan littafaina dana rubuta na kuɗi_ By *NIMCYLUV* *35-36* #Tension between them Saukar hannunsa ƙan yatsan ƙafarta ya sanyata sakin wata nauyayyiyar ajjiyar zuciya,Narkakkun idanunsa wanda suke a ɗan lumshe ya tsorawa yatsan ƙafar nata,wanda har yanzun yake fidda jini,lumshe idanu yayi yana jin tsigar jininsa na tashi,tabbas shima ya tsani jini baison ganinsa,amma sabo da yanayin aiki yasanya dan dole yake jurewa idan ya ganshi,cikin yanayin kasa ya ɗura hannunsa dai² inda jinin ke zoba,nan yaga ashe da gaske yankewan tayi ba sakalci bane. Ganin jinin yaƙi tsayawa yasa a hankali ya ranƙwafa kansa zuwa wajan ƙafan nata,cije laɓɓansa yayi kana cikin dauriya da jarumta ya ɗura laɓɓansa bisa inda jinin ke zoba. Sanyin laɓɓansa da taushinsu da taji saman skin ɗinta,ya tsanya ta ƙara tura kanta bisa faffaɗan ƙirjinsa,cikin rashin sa'a ta ɗura jajayen laɓɓanta bisa tsinin nipples ɗinsa wanda suke a baiyyane,kasan cewa buɗaɗdiyar riga ya saka. Wani irin abune yaji ya kama jikimsa tamkar wutar nefa ya jashi,a hankali gargasar dake ƙwance bisa jikinsa suka soma mimmiƙewa sabida wani baƙon yanayi daya samesu,domin wannan shine karo na farko daya taɓa sanya wata ƴar mace a jikinsa,har suka samu kusanci haka. Pouting lips ɗinsa yayi kafin ya buɗe manyan gajiyayyun idanunsa ya sauke bisa ƙyaƙƙyawar fuskarta mai ƙyau da kuma tsari,tabe baki yayi kafin a hankali kuma cikin nutsuwa ya sanya tattausun laɓɓansa akan yatsanta,wata nauyayyiyar ajjiyar zuciya ta sauke,cikin nutsuwa ya shiga zuge raguwar jinin dake ɗiga ta wajan yankan,saida ya tabbatar babu abinda yayi saura sannan ya ɗauke laɓɓansa tare da fesar da wani zazzafan huci ta hanci,dariya ta kusa bashi amma ya shanye sabida bata daga cikin halinsa yawan dariya,gaba ɗaya ta shige jikinsa ko kanta ba'a gani sabida yadda ta turashi cikin ƙirjinsa,gaba ɗaya ta kanainayeshi,miƙewa yayi da ita a jikinsa,cikin nutsuwa ya nufi bedroom ɗin da take ƙwana,yana zuwa ya shimfiɗeta tare da lulluɓeta da duvet,remote ya ɗauka ya rage mata gudun A.c'n,juyawa yayi tare da tsora mata idanunsa kamar me neman wani abu a jikinta,wani tattusan murmushi ya saki ganin yadda ta tura yasanta cikin baki tana tsotsa tamkar ta samu sweet,lumshe idanunsa yayi cikin kasala ya saka kai yabar bedroom ɗin nata. Yana fita direct sashin Mai babban ɗaki yayi,cikin tafiyarsa mai kamala da kuma nutsuwa yaɗi isa da kamala,sannu a hankali yake tafiya daddaɗar iskar da ake tana ratsa sassan jikinsa,tsayawa yayi cak lkcn daya ƙarasu gaban ƙawatacciyar ƙofar,numfashi yaja kana ya juya kaɗan ya kalli Batade kamal wanda shima shi yake kallo,da sauri Kamal ya ɗauke kansa tare da ɗaukan remote ya buɗe ƙofar,a hankali ƙofan ya buɗe cikin nutsuwa ya sanya kansa cikin babban parlour'nta wanda tafi yawan zama cikinsa,tunaninsa kam ya bashi dai²,tana kishin giɗe saman wata dadduma mai taushi da laushi,hannunta riƙe da casbawa tana jaa,gabanta kuma fruit ne kala² sai damammiyar fura wacce taji zuma,wani ƙawataccen murmushi ya saki tare da lumshe idanunsa,cikin nutsuwa ya ƙarasa inda take zaune tare da zubewa gabanta. Murmushin jin daɗi tayi tare da faɗin "ohh na ɗauka ganina kawai kazu shine kaƙi ƙarasuwa"ta ƙare maganar tana ajjiye casbawar hannunta. Baice komai ba sai kansa daya ɗura bisa cinyoyinta yana sauke ajjiyar zuciya,hannu tasa ta shiga shafa sumar kansa,tana lura dashi a duk sanda ya raɓo da jikinta,saiya daɗe yana fidda ajjiyar zuciya da numfashi kafin ya ɗago yayi mata magana. Sun ɗau lkc a haka kafin ya ɗago kansa,cikin kamilalliyar murya mai daɗi yace. "Kinyini lafiya ya ƙarfin jikin?"ya ƙare maganar yana pouting lips ɗinsa wanda sukai jaa sbd yawan taunesu da yake. "lafiya Allhamdulillah Yarona,ina ita Zarinan?".."Ammi bacci take fa"jinjina kai tayi sannan tayi masa nuni da ƙwaryar dake gabanta,babu musu ya ɗauki ƙwaryar tare da langwasa ƙafunsa ya fuskanceta sosai,furar ya soma sha,saida ya kammala sha itama ya bata tasha sosai, tissue ya ɗauka ya goge mata bakinta shima ya goge nasa,gyara zama yayi tare da riga hannunta duka biyun ya zuba mata narkakkun idanunsa,hannu tasa ta shafi fuskarsa jin abu mai ɗumi nabin fuskar tasa yasa tayi saurin faɗi. "why?"ta faɗa cikin ƙasa dayin murya. Sunkuyar dakai ƙasa yayi tare da ƙara matse hannunta dake cikin nasa,can ƙasan maƙoshi wanda ita kaɗai zata iya jin abinda yake faɗa,ya soma yi mata magana mai kama da raɗa. "ohh shine abin kuka kamar ba soja ba?"ta ƙare maganar tana ja masa hanci,langwaɓar dakai gefe yayi tare da faɗin. "Ayya Ammi ya haka?"hannunta ta zame daga nasa kafin tace. "Zarina zata dawo nan da zama idan Ansha ruwa sai kazo nan muyi buɗe baki gaba ɗaya"shuru yayi mata yana jinjina girman abinda take faɗa,lumshe idanu yayi tare da taune laɓɓansa da ƙarfi tamkar zai rabasu gida biyu,cikin dauriya da kuma jarumta yace. "ok to" Shira suka shigayi a tsakaninsu yau Saifu hadda yin dry tamkar bashi ba,hakan kuma ba ƙaramin ƙyau yayi masa,sai haibarsa da ƙwarjininsa suka ƙara bayyana a fili fiye da da,kiraye-kirayen sallah Isha'i ne ya sanyashi tayi dare da kiran Hadima Kaltume yace. "ohh ya maza ɗaura mata al'wala"yana faɗin hakan yasa kai ya fice daga sashin gaba ɗaya. Yana fita sukaci karo da Mai martaba yana gyara Alƙyabba zai shiga sashin Mai babban ɗaki,tsayawa sukai gaba ɗaya suna kallonsa zuciyar Mai martaba cike da mamakin ganin Saifu zuciyarsa cike da tambayoyin yadda akai yasan flat ɗin harya fara shiga cikin sashin nata ba tare daya sani ba,Saifu kuma kallo ɗaya yayi masu yayo ƙasa da kansa,sosai yake kokawa da laɓɓansa da sukai masa nauyin gaske a ƙoƙarinsa nason faɗin. "barka da fitowa Mai martaba"wannan kalmar ita yake son faɗi amma laɓɓansa sunyi masa nauyin da bazai iya buɗesu ba bare har yayi tunanin faɗin abunda ke ransa. Waziri dake kusa da Mai martaba shine ya dakawa Saifu tsawa tare da faɗin "hattara yaro Sarkin sarakunane gabanka sunkuya ka ƙwashi gaisuwa" Shuru yayi masu sabida baya tunani zai duƙawa wani bawai sabida bai isa ba,dalilin tsawar da Wasiri yayi masa itane tasa bazai aikata hakan ba,saidai su sallamesa a aikin da ace ya aikata abinda sukeso,Mai martaba dake tsaye yana kallon ikon Allah ya saki murmushi tare da faɗin. "Saifudeen kenan yau gaisuwa aka kawai Mai babban ɗaki kenan?amma zaifi ƙyau ka tsaya iya matsayinka"yana faɗin hakan yaja jiki suka ƙarasa sashin Mai babban ɗakin. Wani murmushin gefen baki Saifu yayi ba tare da tunanin komai ba yaci gaba da tafiya harya ƙarasa cikin masjid ɗin da aka fara yin sawo domin gabatar da sallan issha'i. *** *** Sannu a hankali yake tafiya cikin nutsuwa da kamala,yana tafe yana lumshe idanunsa tare da shaƙar daddaɗar iskar dake kaɗawa mai daɗi da kuma sanyi,hannu yasa ya murda handle ɗin ƙofar tare da tura kansa ciki,yana nan parlour'n yadda ya barshi babu abinda ya sauya saima wani daddaɗan ƙamshi dake fitarwa. Direct bedroom ɗinta ya nufa,a ƙwance ya sameta kamar yadda ya barta,wani ƙawataccen murmushi ya saki ganin yadda gashinta yayi ɗai-ɗai bisa pillow'n da take kai sai ƙyalli da sheƙi yake fiddawa. Ƙarasawa gefen bed ɗin yayi ya zauna tare da kafeta da sexcy eyes ɗinsa,wani yawo mai ɗacin gaske ya haɗiya yana jin yadda mararsa keyi masa ciwo tare da murɗawa,hannu yasanya tare da jawota zuwa jikinsa,cikin wani irin yanayi mai kama da feelings ya tura kansa tsakiyan wuyanta,ya shiga shaƙar daddaɗan ƙamshin dake fiddawa ta cikin wuyanta,ƙara tura kansa yayi tsakiyan wuyanta,tare da sanya hannu ya tura cikin yalwataccen dugun baƙin gashin kanta,wani zazzafan numfashi ya sauke yana jin daɗin yanayin da yake ciki,jin yana samun sauƙi daga jikinta ya sanya ya ƙara matseta cikin jikinsa,a hankali ya shiga sauko da kansa zuwa tsakiyar ƙirjinsa,numfashin sane ya tsaya cak jin abinda bai taɓa jiba,laɓɓansa yasanya a wajan tare da sakar mata wani lafiyayyan kiss mai tsayawa a rai da zuci musamman ga sabbin balaga irinsu Zarina. Jinta a sabon yanayi ya sanya ta ƙara shige cikin jikinsa ta shiga fidda wani wani numfashi,a hankali kuma ta soma buɗe manyan idanunta wanda suke cike da bacci,ƙara lumshe idanunta tayi sabida wani dishi-dishi da take gani,few minutes ta ware idanunta tar a kansa,cike da tsoro tayi saurin jan jikinta gefe guda,gaba ɗaya jikinta ya soma rawa,bakinta na rawa tace. "Saifu kaine why? Haka kake daman,ashe gwamma Lil prince dakai,mene yasa zuciyata ta amince da fasiƙin mutum mazinaci irinka,wlh Saifu na tsaneka,ko abinda na keji a zuciyata zaimin illah bazan taba kasan cewa dakai ba,nagode Allah daya nunamin gskyan halinka tirr dame fuska biyu,nazu na kasance dakai *ABADAN DA'IMAN* amma halinka yajamin rugujewar burina tabbas kaiba alkairi bane"ta ƙare maganar tana sakin wani sabon kuka mai taɓa zuciya. Wani lafiyayyan murmushi ya saki tare da miƙewa ya shafi sajen dake ƙwance saman fuskarsa,cikin nutsuwa ya ƙara sanya hannu ya riƙota,tare da zura hannunsa saman lafaffan cikinta tare da sanya ƙaraimin yatsa ya shafi ramin cibiyanta,wani kukan ta ƙara saki tare da koƙarin ƙwance kanta,ƙara matseta jikinsa yayi tare da ɗura bakinsa cikin kunanta,cikin daddaɗar muryarsa yace. "baki mamakin ba lkcn dana zaɓeki as my maid,kiyi tunani hakan ƴan mata,nina matane mata kuma nawane"ya ƙare maganar yana sakar mata hucin cikin bakinsa. Daimond ring ɗin dake manne jikin hannunta ya soma fidda wani sihirtaccen haske wanda ya cika ɗakin,a hankali ya saketa tare da saurin saka hannu ya dafe forehead ɗinsa sake sara masa,miƙewa yayi tare da saurin barin bedroom ɗin. Wani kuka ta fashe dashi,tare da ɗaukan pillow ta rungome ta soma sakin ajjiyar zuciya zuwa yanzu kukanma yayi ƙaura daga cikin idanunta,wani ƙunci da baƙin cikine kwance cikin zuciyarta,yayinda da take jin wani zafi da raɗaɗi a cikin ranta,hawayen dake maƙale cikin idanunta ya samu damar saukkowa sabida lumshe idanunta da tayi,zuciyarta batai mata adalci ba,abinda takeso yaushi ke ƙoƙarin rabata da mutuncinta,tabbas ta tsanesa tsana kuma mai yawan gaske tsanar da bata taɓa yiwa wani ɗan adam,tayi al'ƙawarin ko zata rasa ranta baza ta taɓa amincewa dashi ba,daman ance zato zunubine,wanda take tunanin yana bin mata ashe ba shi bane,taune lips ɗinta na ƙasa tayi cikin muryar kuka tace. "ka yafemin,lallai na ɗauki haƙƙinka,ka yafemin Lil prince"ta ƙare maganar tare da saurin dirowa daka kan bed ɗin tayi waje da gudu sabida ƙofar toilet da taga tana buɗewa. *** *** Yana durƙoshe gaban Fulani Kilishi yana sauraran abinda take faɗa masa,ɗago kai yayi tare da zuba mata jajayen idanunsa,kafin yace. "wai mene yasa Mai martaba bazai tayani yaƙi akan neman Farin cikina ba,zuciyata babu daɗi ina sonta Fulani"ya ƙare maganar idanunsa na kawo ruwa. Jinjina kai Kilishi tayi kafin tace "Magaji baka iyacin riba zama da mutane ba sam,ina ruwanka da Mai martaba ni Mahaifiyarka nayi maka al'ƙawarin samun Zarina kota halin ƙaƙane" "amma sai yaushe ne?bana son aikata wani abu da ita nafison mallakarta matsayin mata,ina jin wani abu game da ita ina hqr ne kawai"ya ƙare maganar yana kallon Mahaifiyar tasa. "kai mene zai dameka kana da kuɗi mulki iko,kana da ikon da zaka aikata komai a duk lkc'n da kaso,kana da ikon da zakai mu'amula da dukkan macen da kakeso babu wanda ya isa yayi komai,ballatana Zarina da take matsayin Kuyanga kuma baiwa a masarautar bilhas,maza jeka gareta hakan shine zai baka ikon mallakanta cikin sauƙi" Wani murmushin jin daɗi yayi domin samun ƙarfin quiwa da yayi wajan Mahaifiyar tasa,yana tunanin wannan hanyarce kawai zata mallaka masa Zarina kuma ya shirya yin hakan indai zai samu Farin cikinsa,domin sosai yake sonta hakan kuma bai sauya komai daga cikin halinsa ba,cikin farin ciki ya miƙe tare da yiwa Fulani kilishi saida safe. Yana fita ya shiga sashinsa tare dayin wanka ya shirya cikin wasu ƙananun kaya daibai taɓa sawa ba,a gaggauce ya fice daga ɗakin ya nufi sashin Saifu domin a nan yake tunanin ganinta,yana cikin tafiya yaji ance. "Allah ya taimaki Magaji mai jiran gado wajanka nazo" Juyowa yayi domin yaga mai Maganar,wani dugun tsaki yaja ganin Waziri ne,wanda a ƙalla zai iya zama age mate ɗin Mai martaba,cikin faɗa-faɗa yace. "meye?" "daman shawara nazu baka yadda zakai ka samu auren KUYANGA ZARINA" wata dryar rainin hankali Lil prince yayi kana yace "ohh kai har kana da wani power da zaisa na auri Zarina,ds shawarar da rashinta duk ɗaya domin aurenta gareni babu fashi,ɓacemin da gani!"ya ƙare maganar yana sakar masa tsawa,cikin rawar jiki Waziri ya miƙe tare da maida ƙwallan idanunsa ganin yaro ƙarami yana gaya masa magana,da sassarfa ya bar wajan,Lil prince shima hucewa yayi tare da shigewa cikin sashin Saifu,hannu yasa ya murɗa handle ɗin ƙofar tare da tura kansa cikin ɗakin. A tsaye ya samu Saifu wanda shigowarsa kenan,yana tsaye a wajanne sabida kukanta da kunnuwansa suke jiyo masa. Zarina kam kasa buɗe ƙofar tayi sbd tsoran daya gama ratsa zuciyarta,cikin sa'a ta samu nasarar buɗe ƙofar tare da ruguwa da gudu tayi parlour,bata duba wake kusanta ta faɗa jikinsa tare da rungomesa ta saki kuka mai tsuma zuciya. Lumshe idanunsa yayi yana jin yadda kukanta ke sauka cikin kunnuwansa,a hankali Saifu ya buɗe idanunsa tare mannasu a kanta,ganin yadda jikinta gaba ɗaya ke rawa ya tabbatar masa bata cikin nutsuwarta ya sanyashi ɗagota daga jikinsa tare da tallafo haɓarta cikin zazzaƙar muryarsa mai daɗi yace. "kee! Kedawa?"ya tambayeta tare da ɗan buga kumatunta kaɗan. Idanunta ta buɗe tare da saukeso akansa,cikin tsoro da firgici taja baya tare da nunasa da yatsa👉🏼kamar za tace wani abu sai kuma tayi shuru tare da durƙoshewa wajan tace. "dan Allah idan wani abu nai maka kayi hqr ka barni haka,kada ka lalatamin rayuwata kada ka rabani da mutuncina" Ɗan waro idanunsa yayi alamar mamaki,domin baisan mene ya aikata mata har haka ba,taɓe baki yayi tare da ɗag kafaɗa yaja ƙafa yabar wajan ya shige cikin bedroom ɗinsa. Baƙin ciki da takai cine ya sanya Lil prince saurin ficewa daga cikin parlour'n yayi waje. Kuka Zarina ta fashe dashi tana jin duniyar gaba ɗaya na juya mata,ta kurewa waje guda tayi tana sauke numfashi,a haka bacci yayi gaba da ita. Kasa bacci yayi sai juyi yake saman bed,miƙewa yayi tare da saka bedroo slippers ya nufi parlour,ƙwance ya ganta tana bacci yatsanta a hannu sai sauke ajjiyar zuciya take,idanu ya ƙura mata yana tuna irin maganganun ta faɗa masa ɗazun,lumshe idanunsa yayi tare da lafewa jikin luntsumemiyar kujerar da yake kai. Saukar wata ƙarar bindiga a kununwata ya sanya ta farka daga baccin wahalan daya ɗauketa,a firgice ta faɗa kansa sbd tsananin firgicin data shiga,duk da yana cikin damuwa bai hana shi sakin murmushi ba,wannan ƙaran bidigar kuma ya tabbatar masa da cewa shaidar anga watan RAMADANNE kowa ya ɗauki niya,lumshe idanu yayi yana jin yadda ta lafe jikinsa tana sauke numfashi.. Saifu na fitowa daga ɗakin Zarina bayan hasken dake fita ta cikin daimond ring ɗinta,a bakin ƙofa ya tsaya tare dayin wata girgiza saiga wata iska mai ƙarfi ta bayyana cikin abinda bai huce ƙiftawar idanu ba,halittarsa ta rikiɗe ta koma wani zabgegen baƙin dodo👹mara fasali wara kururuwa yayi saika wani hayaƙi na fita ta cikin bakinsa,a hankali jikinsa ya fara zagwanyewa yana ƙasa harya koma tulin wani baƙin yaƙi,wata ƙara aka saki sai kuma yahaƙin yayi sama,a dai² wannan lkc'n kuma Saifudeen ya dawo daga masallaci. _Masu fitarmin da book waje kuci gaba kada ko fasa domin bazan iya yi da baki ba,ni wlh so nake ku fitarma😂_ *THE NEW EMIR IS NOT FREE IS FOR SALE,KAYI PAYMENT DOMIN KARANTAWA CIKIN SAUƘI, 200 FOR NRML GRP, 500 FOR VIP WANDA ZASU SAMU PAID BOOK ƊINA DA NAYI GABA ƊAYA, 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK,SAI Evidence of payment 08119237616* By *NIMCYLUV* *37-38* #Fasting Ƙara lumshe idanunsa yayi tare da taune red soft lips ɗinsa,cikin wani yanayi fara fassaruwa a zuciya ya sanya hannu ya shafi sumai kansa,ba tare daya kulata ba cikin zazzaƙar muryarsa mai dadi da amo yace. "Allahamdulillahi Rabil Alamin,Allah kasa damu da alkairan da suke cikin wannan watan na RAMADAN wata na 9 acikin jerin watannin addinin mulunci,Allah kasanya mu ribaci dare mai matuwar muhimmanci,daren da kowa ke burin da muradin ganinsa,dare mai falala da tarin albarkatu,wato daren LAILATUL ƘAQAR,Allah ya bamu ikon aikata dai² da kuma barin abinda yake ba dai² ba,Ubangiji ka bamu lafiyan yin ibada cikin sauƙi da ƙwanciyar hankali"ya ƙare maganar yana haɗe hannayensa waje guda alamar roƙo👏🏻. Tsoron daya gama cika mata zuciya yasanya bata gama tantance cikin wanda ta faɗa ba,wani sihirhintaccen sanyine mai ratsa zuciya da sanya mutum sauƙi ya soma kawowa hancinsata ziyara,lumshe idanunta tayi tare da ƙara tura kanta cikin faffaɗan ƙirjinsa wanda yake abuɗe,har yaunzun jikinta bebar tsoma ba,tunaninta kawai gari babu lafiya,ƙara lumshe idanunta tayi tana jin wata nutsuwa na ƙara ziyartar zuciyarta,turo baki gaba tayi cikin rashin sa'a laɓɓanta suka mannasu saman red nipples ɗinta. Ɗan rolling eyes ball ɗinsa yay cikin sauri ya sanya hannu ya ɗan daki forehead ɗinsa dake juya masa,wani irin baƙon yanayi ne ya saukar masa a jiki,wanda ya haddawa sassan jikinsa kasala ya soma jinsa wani very weak,ware manyan fitinannun idanunsa yay wanda suka ɗauke da wani baƙon abu a cikinsu ya saukeso bisa kansa,taɓe baki yay tare da sanya hannayensa bisa kafaɗarta,ya ɗan jijjiga murya can ƙasa mai taushi yace. "kee!halan baki da hankali ko,ke dolenki sai kin nuna baki da kunya,kinzo kin wani faɗominka salon iskanci,ohh lalatani kikesonyi halan..?"ya ƙare maganar cikin ƙasa da murya tare da sakar mata wani zazzafan huci saman innocent face ɗinta. Da ɗan sauri da buɗe idanunta lkcn da kamilalliyar muryarsa ta sauka cikin kunanta,cike da tsoro ta jefa idanunta cikin nasa,shima kallonta yake tare daya mutsa fuskarsa tamkar wanda yaga kashi,ƙoƙarin zame jikinta tayi daga nasa amma ta kasa sabida yadda ya riƙe mata shoulder ɗinta,matsu da fuskarsa yay daf da tata kana ya zame bakinsa ya ɗura bisa kunanta,cikin ƙasa da murya mai kama da raɗa yace. "tabbas bazanyi ƙasa a quiwa wajan karairaya jikinki ba, a duk sanda kika ƙara faɗomin ka,wannan ƙwalƙwalan idanun mai kama da idanun a gwagwa saina ƙwaƙwuleshi idan ya sake kallona"ya ƙarasa maganar lkcn da yake sakinta daga jikinsa ta faɗi ƙasa,direct bedroom ɗinsa ya nufa,yana dab da shigewa ya tsaya cak tare da faɗin. "ohh ya maza tashi ki haɗamin abin sahur,dan naga ke ƙwailace har yanzun baki gama sanin mene Azumin ba"yana faɗin hakan ya shige cikin bedroom ɗinsa. Kasa cewa komai tayi sabida wani baƙin ciki da takaici daya ziyarci zuciyarta,wata kam shi harya manta abinda yayi mata ɗazun,har yake faɗin ƙada ta ƙara faɗo masa ka,ƙwaɓe fuska tayi cike da tsanarsa tace. "Kumi ni ba ƙwaila bace yasin ko ɗaya bazansha ba na rantse"ta ƙare maganar tana murguɗa masa baki😏"mutum sai sheƙan iyayin masifa ai wallahi tunda na fahimci halinka na tsaneka tunda baka da aiki sai lalata ƴar ƴan mutane,ko sonka zaimin illah na hqr dakai ban sonka bazan taɓa sonka ba,i don love you anymore"ta ƙare maganar tana sakin wani sabon kukan,ganin dare yana jaa,kuma ba tayi sallan issha'i ba bacci yay gaba da ita,ya sanya ta miƙe tare da faɗawa toilet ɗin dake manne jikin parlour ta ɗaura al'wala,da sassarfa ta fito daga toilet ta shim fiɗa dadduma,kana ta shiga bedroom ɗinta ta ɗauki wani ma dai² cin hijab ta ɗura saman abayar jikinta. Bayan ta sallame salla'n ne taji an fara kiran salla'n farko ya sanya ta faɗa kicthen a tsora ce,domin bata son wani abu ya ƙara shiga tsakaninsu,tsayawa tayi ta fara tunanin abinda zatai mai ɗan sauƙi, Jallop ɗin couscous tayi masa wanda yaji kayan lambu da manya-manyan kifi marasa ƙaya,bayan ta kammala ta haɗa masa coffee,jiki a sanyaye ta ɗauko na'a-na'a da suger ta soma haɗa masa Vajin mahito,bayan ta kammalawa komai ta nemi wani plate ta zuba masa couscous ɗin a ciki,kana ta ɗauki flast ɗin data zuba coffee tayi waje a nan saman ƙaramin table ta shirya masa,kana ta ɗauki glass cup ɗin data zuba masa Vajin mahito shima taje takai masa,nata abin sahur ɗin itama ta ɗauka tare da shigewa bedroom ɗinta,tana zuwa ta faɗa saman bed tana sauke numfashi,bata daɗe ba bacci yayi gaba da ita (ashe yau aƙwai ɗore😂). Saifu na shiga bedroom ɗinsa ya faɗa cikin bathroom tare da haɗa ruwan zafi jin yanayin garin ya ɗan sauya,ga kuma ƙuncin da zuciyarsa ke masa,har yanzun yana jin ɗaci a cikin zuciyarsa,runtsa idanunsa yayi tare da shigewa cikin jakuzzie ɗin yana jin kamar yanzun ne take faɗa masa wannan kalaman,wai zai lalata,ƴar ficiciya da ita mene zai ɗauka jikinta,bata san cewa mata basa gabansa ba,ko wacce mace kallon namiji yake mata,balle ƙwaila irinta me take dashi mezai ɗauka wajansa,cikin jin zafin kalamanta ya ƙare shigewa cikin jakuzzie'n yana jin yadda ruwan zafin ke ratsa masa cikin jikinsa,taune red soft lips ɗinsa,a lkcn kuma ƙyaƙƙyawar fuskarta ta soma yi masa gizau cikin idanunsa wanda suke a rufe,ɗan ware laps ɗinsa yayi ruwan ya soma ratsa cikin jikinsa musamman mararsa dake masa ciwo,ganin fuskarta na neman dagula masa lissafi ya sanyashi buɗe fitinannun idanunsa ya mannasu saman gashin mararsa wanda suka jiƙo da ruwa sukai luff saman mararsa,ɗan taune leɓensa na ƙasa yayi yana jin wani iri a zuciyarsa,sai yaushe ne zai daina jin hakan?menene yasa take yawan yi masa ciwo?mene yasa take kumbura? Mene yasa bata...kasa ƙara faɗin abinda ke zuciyarsa yayi,sabida nauyin da maganar tayi masa,yana buƙatar mai bashi farin ciki kusansa,baki yasa ya datse teeths ɗinsa,cikin wata raunanniyar murya yace. "nayi kewanka Abbuna ika buƙatarka ina son ganinka ƙwarai"ya ƙare maganar yana ficewa daga cikin jakuzzie'n a nutse ya ƙarasa gaban shower ya sakarwa kasan ruwa tare da ɗauraye fresh chocolate skin ɗinsa,brush yayi kana ya ɗaura al'wala,wani blue ɗin towel ya ɗaura a waist ɗinsa,kana ya juna handrayer ya shiga busar da sumar kansa,yana kammalawa ya fice daga bathroom ɗin,lumshe idanunsa yay yana jinsa wani fresh iska na shigarsa tako ina,a kasalance ya nufi wajan wardrupe ɗinsa,wani red ɗin three gauter ya ɗauka tare da sakawa jikinsa,kana ya ɗauni wata farar singlet ya sanya,sosai ƙananun ƙayan shan iskar suka amshi jikinsa,muɗaɗɗan surar jikinsa ta bayyana musamman damtsen hannunsa da suke rarraɓe sabida murɗewa,wayansan ya ɗauka mai ƙirar iphone 11,cikin nutsuwa ya sanyawa ƙafansa bedroom silppers kana ya fito parlour ganin lkci na neman ƙurewa,duk da faɗin Annabine na cewa a jinkirta sahur a gaggauta buɗe baki. Wata lumtsumemiyar kujera ya nufa wacce take farcing da ƙaramin table ɗin data jera masa kayan Sahur ɗin,photon dake manne saman mamaken screen ɗin wayarsa ya zubawa idanu,lumshe idanunsa yay yana jin wani iri a zuciyarsa,cikin kasala ya buɗe idanunsa tare da lalubu number Abbunsa ya dan nata masa kira,ringing biyu Abbu ya ɗauki wayan,cikin nutsuwa haɗi da ƴar shagwaɓa SAIFUDEEN ya ware laɓɓansa tare da faɗin. "Abbuna farka da shiguwa wata mai girma da falala"daga can ɓangaren abu ya nisa tare da ɗaukan apple ɗin dake gabansa ya sanya cikin bakinsa kana yace. "Sweetheart barka dai ya kewata?,nima nayi rashinka kusa dani Yarona"ya faɗa lokacin da yake tauna apple ɗin dake bakinsa. Shuru Saifu yay yana jin wani daɗi da nutsuwa na ratsa zuciyarsa,jin muryar Abbunnasa ya ɗauke masa kaso 90 na cikin damuwan dake cikinta,ƙara lafewa yay jikin kujerar tare da shafa lafaffan cikinsa,cikin ƙwantar da murya yace. "Abbuna ina son ganinka pls kabarni nazu wajanka ko naji sanyi a raina pls Sweetheart"ya ƙare maganar yana langaɓar dakai gefe yana jin soyayyar mahaifin nasa na ratsa zuciyarsa da kuma sassan jikinsa. "zani umara so nazu tafiya dakai amma ganin kana wani aikin na rabu dakai zuwa aikin hajji maje tare" "ohh da gaske har Ramadan ya huce bazan ganka ba?wlh ban iya jurewa inada damuwa"ya ƙare maganar yana pouting lips ɗinsa" Murmushi Abbu yay kana yace "ohh ni barni da iya abinda nace kada ka ƙaramin,zuwa 10 ga Ramadan zan turo jet ya ɗaukkomin kai zuwa Kogi" "Thank you sweetheart,ya Mai ran ƙarfe ita har yanzu babu ranar dawowarta ne?"cewar Saifu ya ƙare maganar yana kurɓar Vajin mahito ɗin da Zarina ta haɗa masa,wani ɗan yaji-yaji da kuma sanyi ne ya ratsa cikin ƙirjinsa wanda ya haddasa masa lumshe idanunsa wanda bai shirya ba,sosai yaji daɗin Vajin mahito ɗin,sun ɗan jima suna shira da Abbu kafin ya tsinke kiran ya maida hankalinsa kan Sahur ɗinsa ganin lokacin na neman ƙurewa,ƙofar bedroom ɗinta ya zubawa idanun sabida jinta shuru da yayi,taɓe bakinsa tare da ɗaukn spoon ya soma cin couscous ɗin baifi rabi yaci ba,kana ya ɗauki coffee yasha sosai,yana kammalawa ya miƙe tare da nufar bedroom ɗinsa,direct wajan fridge ɗin ɗakin ya nufa,yana zuwa ya ɗauki fresh milk tare da ɓalle murfin ya manna saman laɓɓansa ya soma sha a hankali,saida yasha sosai kana ya ajjiye,ya ɗauki gorar ruwan swin yasha,bayan ya kammala ya ajjiye komai a muhallinsa,kana ya shige toilet ya wanke bakinsa yana fitowa ya ɗauki jallabiya fara tas ya sanya a jikinsa,kana ya ɗauki dadduma da casbawa ya sanya wayansa a charge kana ya fito daga bedroom ɗin,yana fitowa ana kiran assalatu,sosai yayi mamakin rashin ganinta a parlour'n,har zai fice sai kuma ya nufi bedroom ɗinta,ɗan waro manyan idanunsa yay ganinta ƙwance tsakiyar bedroom tana sharara bacci hankali ƙwance,dariyar dake manne cikin bakinsa ce ta suɓuce ganin ko Sahur ba tayi ba,gadai abin sahur ɗin a ajjiye a ƙasa,cikin ɗan ɗaga murya ya shiga faɗin. "kee! Kee! Kee!"ya faɗa yana ɗan buga ƙofar ɗakin. Firgigit ta farka daga baccin daya ɗauketa,hannu tasa ta shiga murje idanunta tana mamakin yadda bacci yay gaba da ita ba tare data shirya ba,taɓe baki yay kafin yace. "halan har anfara shan Azumin ko sahur ba'ai ba,ohh ya maza je sallah Lokaci yayi"ya faɗi hakan yana sauke numfashi sabida tsayin da mgnar tayi masa,yana faɗin hakan ya fice daga bedroom ɗin,tare da nufar Majid ɗin Masarautar bilhas. Kasan cewar Wata ne mai girma da falala ya sanya aka cika masjid ɗin,sosai yay mamakin rashin ganin Mai martaba da kuma Lil prince,daga Waziri sai Tiraki da Sarkin fada sai kuma Fadawa da kuma hadimai,ganin lokacin na ƙurewa Liman baizo ba,ya sanya SAIFUDEEN shigewa gaba tare da ja masu sallah,cikin nutsuwa da kamala haɗi da jarumta ya soma rera ƙira'a a cikin suratul Anbiya'i,shuru cikin masallacin yayi baka jin komai sai sautin daddaɗar murya yana karatu cikin nutsuwa,yayinda yake fidda komai na makarijil huruf,bayan anyi sallama wani ya buƙaci SAIFUDEEN yayi masa ƙarin bayani akan muhimmanci bin jam'i,taƙwashe ƙafa SAIFUDEEN yayi tare da fuskantar jama'ar dake cike a masallacin kana ya soma bayani cikin harshen Larabci inda da yawan mutane sukai mamakin jin LARABCIN da yayi ya juye tamkar ba baushe ba,bayan ya gama sannan yayi bayani da hausa,da yawan mutane sunji daɗin bayanin da SAIFUDEEN haka suka shagala suna ɗaukan fatawa har rana yayi. Mai martaba. Surutu tai kawai yake shi ɗaya cikin wani ɗaki shi kaɗai,yana zaune tsirara yayinda ya tisa wata ƙwarya gaba yana juyawa,yana jin ana kiran salla'n asuba amma ko a jikinsa,cikin abinda baifi fitar numfashi ba. Wani ihu mara daɗi da kuma amo ya fara cika ɗakin kafin da bisani wani baƙin dodo mara ƙyau da tsari ya bayyana. A hankali dodo ya soma riɗewa yana komawa halittar mutane,wata ƙyaƙƙyawar matace ta bayyana,a hankali kuma tayi girgiza sai gashi ta koma siffar Zaitun😱babu ko banbanci. Tana zaune kanta a ƙasa idanunta na zubar da ƙwallah bata ko motsi,wani jan abu ya zuba mata aka,kafin wani lokacin ta farayi masa aman kuɗi kamar hauka,saida kusan cika masa gabansa da kuɗi akan,ya ƙara zuba mata wani abu,da ƙarfi ta saki wata ƙara tare dayin wata girgiza,sai gashi ta ɓace ɓat. Miƙewa yay tare da sanya kayansa kana ya ƙwashe kuɗin ya zuba cikin wata aƙwati,bayan ya kammala ya fito tare da sanya remote ya rufe ƙofar,a zaune ya tadda Fulani Kilishi ta idar da sallah,bai kulata ba bai gama idar da abinda yake ba. Toilet ya faɗa tare da sakarwa kansa shower bayan ya kammala ya fito sanye da bathrupe a jikinsa,yana zuwa ya samu fulani Kilishi ƙwance saman bed ɗinsa,kallonsa tayi tare da faɗin. "yanzun kenan ko Azumi ɗaya ba zakai ba?,saika gama cika umarnin boka?" "kin faɗi amsar tambayarki ai,ina da wani babban aiki a ƙasa wannan shine dalilin"yana faɗin hakan yay ƙwanciyarsa tare dajan duvet ya rufe jikinsa,murmushi kawai tayi masa tare da ficewa daga ɗakin. Lokacin gari har yayi haske tana fita ta haɗu da Waziri,Fuska ta saki tare da faɗin "A'a Waziri ne da sanyin safiya haka"fuska ya haɗe babu yabo babu fallasa yace "Eh fa nine,ina shi Mai martaban?" "Baya jin daɗi yau babu zaman Fada"kafin yay magana Lil prince ya fito shigar kau ƙyau yaci Alƙyabba,Fulani kilishi ya kallah yace. "Fulani barka da hantsi"dry tayi kaɗan tace "Yawwa barka,ga Waziri ka gaidashi mana"baice bata komai ba,yayi gaba ya barsu tsaye a wajan. Waziri ma baice komai ba,ya juya tare da nufar ɓanga rensa,da kallo Kilishi ta bishi kana ta girgiza kai tayi flat ɗinta ciki da izza da taƙama. Zarina. Ƙwance take sai juyi take saman cinyar Mai babban ɗakin tana fidda numfashi irin na masu azumi,sosai Azumin ke bata wahala sabida rashin sahur da ba tayi ba. Kanta Mai babban ɗaki ta shafa tare da faɗin "Ɗiyata afuwan an kusa buɗe baki sorry dear,kinyi sake na rashin sahur da baki ba" Turo baki tayi gaba tare da ƙara shigewa jikin Mai babban ɗaki,wasu hawaye ne suka silalo ta idanunta,cikin muryar irinta masu Azumi tace. "Ayya Ammi bacci ne fa,kuma mugunta ta hanashi tashi na,Allah Ammi sam bashi da..."kasa ƙarasa maganar tayi sabida daddaɗan ƙamshinsa daya daki hancinta,lumshe idanu tayi tana jin wani iri a ranta sam ko sau ɗaya bata ƙaunar ganinsa. Yana tsaye sanye da wani red jeans,sai black t.shirt sai zabga ƙamshi yake,fuskarsa na fidda hasken musulunci,haiba da cikar zatinsa sun ƙara ƙaruwa fiye da da. Pouting lips ɗinsa yayi,kana cikin nutsuwa ya ƙarasa cikin wata ƙyaƙƙyawar kujera irinta sarauta ya zauna akai,cikin tausasa harshe yace. "Ammi barka da hutawa ya baƙo a baki" "Allahamdulillah,baƙo kuma gashi saura few minutes mukai ɗaya" Jinjina kai yayi tare da kallan inda take ƙwance ya taɓe baki yace. "Ammi wannan fa kamar me shirin mutuwa?" "Ƙaniyarka nace ƙaniyarka soja,ai laifin kane ƙaƙi tashinta a barci tayi sahur?ɗan waro manyan gajiyayyun idanunsa yay tare da nuna kansa da hannu alamar "Ni?". Kafin yay magana Masallacin Bilhas sun ƙwala kiran salla'n magrib,da gudu ta miƙe daga jikin Mai babban ɗaki jikinta duka rawa yake,da sassarfa ta nufi wajan daining area inda Hadima Kaltume ta jere kayan buɗa baki,kafin ta ƙarasa jiri ya ƙwasheta ji kake timmmm. _MASU FITAR DA BOOK WAJE ACI GABA DA GASHI WLH NA GODE,INA GANIN SABBIN MASU SIYAN BOOK ƊIN TA HAKAN😂_ _THE NEW EMIR IS NOT FREE IS FOR SALE KAYI PAYMENT AKAN 200 VIP KUMA 500 DOMIN SAMUN DUKA PAID BOOK ƊINA, SAIKA TURO KUƊIN TA ACCOUT NO 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S, UNION BANK, SHAIDAR BIYA 08119237616_ By *NIMCYLUV* THE NEW EMIR *39-40* #Fall in love BONUS YOU GUYS YOU DON PASS MY POWER WLH,ANY TIME A ƘARAN YAWAN FREE PAGE,OHHH THIS PAGE IS FOR YOU FANS SAHIHIYAR ƘAUNA NAKE MAKU,WANDA SUKAI PAYMENT KUMA DAN ALLAH KADA SU FITARMIN DA BOOK WANNAN KAWAI NA BAKU DAMA KUFITAR. Ƙarar faɗuwata da yaji ya sanyashi juyawa a hankali tare da zuba mata gajiyayyun idanunsa wanda suke a lumshe,Sosai ta bashi dry ganin yadda tayi ɗai² saman carpert sai fidda numfashi wahala take,juyawa tayi tare da sanya hannuta ta ɗura bisa lafaffan cikinta wanda ta kejinsa tamkar zai rabe gida biyu sabida tsananin yunwa da ƙishin dake damunta. Danne dryar dake cinsa yay kana ya sanya hannu ya shafi ƙwantaccen gashin dake manne a ƙirjinsa sunyi lib-lib gwanin sha'awa. Lumshe idanunsa yay kana a hankali ya zamo ƙasa tare da sanya tattausan hannunsa ya miƙar da Mai babban ɗaki tsaye kana ya ɗauki sandar da take using dashi wajan tafiya ya riƙe a hannunsa "Ohhbyaa Ammi maza je buɗe baki domin samun falala"ya ƙare maganar yana zaunar da ita a kan kujerar dake daining ɗin. ZARINA dake ƙwance ta kasa tashi kawai saita fashe da kukan baƙin ciki,tayi imanin da a gidansu take sai abinda ta keso za'ai mata. Mai babban ɗaki ce ta kalli wani gefen wanda tunaninta ya bata a nan SAIFU yake a zaune,bata san yama daɗe da barin wajan ba,ya nufi wani ɗaki nada ban,cikin ɗan ƙasa da murya tace. "Soja maza taimaka mata ta miƙe tsaye tasha kunu koza taji ƙarfin jikinta" Cikin shagwaɓa da sangarta Zarina tace "Ammi ya daɗe da barin wajanfa"cikin jarumta ta rarrafa tare da ƙarasawa wajan daining ɗin,a kasalance ta kama hannun kujerar ta miƙe tsaye tare da zama kan kujera wacce take ɗaya daga cikin kujerun dasu kaiwa daining ɗin ƙawanya. Saifu kam ƙara gyara tsaiwarsa yay yana bin maka-makan photo nan da suke manne cikin ƙayataccen bedroom ɗin,wani photo ya tsorawa idanu domin duk yafi jan hankalinsa akan sauran,photo'n ɗauke yake mutane biyu mace da namiji,sai kuma wani ɗan ƙaramin beby boy cikin kayan na jarirai an rufesa da showel,idanunsa ya manna akan magidancin namijin wanda yake sanye da Alƙyabba ruwan ƙwai tare da rawani mai kunnuwa guda biyu irinna manyan sarakai,Fuskarsa ɗauke da wani ƙawataccen murmushi wanda ya bayyana asalin ƙyansa da ƙwarjinsa,Gefensa wata kuma ƙyaƙƙyawar matashiya ce,itama sanye da kayanta irin nasu na Igbora ta ɗura Alƙyabba a jikinta irin tasu ta mata. Lumshe idanunsa yay yana jin kewan Mamynsa na ratsa zuciyarsa da sassajan jikinsa,ware manyan idanunsa yay tare da saukeso akan fuskar mutumin dake sanye da kayan manyan sarakai. Jiki a mace ya juya zuwa babban parlour'n dake cikin sashin nata. Sa ɗan sassarfa ya ƙarasa wajan daining ɗin ganin lkc na neman ƙurewa,kujera yaja ya zauna,yana zaman Hadima Kaltume na shiguwa bakinta ɗauke da sallama. Tana zuwa ta fara sarving ɗinsu na abin buɗe baki,ZARINA kam sai yanzu ta samu nutsuwa jin hanjin cikinta ya warware nutsuwa ta ziyarceta. A hankali ya ɗauki dabino guda ya sanya cikin bakinsa tare da fara taunashi cikin nutsuwa,a hankali yake cin dabinon har yaci guda baƙwai,a kasalance ya lumshe idanunta tare manna glass cup ɗin da aka zuba masa kunun gyaɗa saida yasha fiye da rabi kana ya ajjiye,gorar ruwa mai sanyi ya ɗauka tare kafawa a bakinsa,wani sanyi yaji yana ratsa cikin jikinsa da jijiyoyin dake jikinsa. Ƙara lumshe idanunsa yay ƙana ya taune jajayen laɓɓansa cikin daddaɗar murya mai taushin gaske yace. "ZAHABAZ ZAM'U WABATALATUL U'RUF WASABATIL AJJIRA INSHA ALLAH" JIJIYOYI SUN JIƘO,ƘISHIRWA YA TAFI LADA TA TABBA GA ALLAH MAƊAUKAKIN SARKI. Mai babban ɗaki ya kalla wacce take sanya ƙosai cikin bakinta yace "Ammi barka da shan ruwa ƙishi ya tafi ko?" "yawwa barka dai soja kasha ruwa lafiya?"lumshe idanunsa yay yana jin nutsuwa na saukar masa tare da wata kasala,a hankali ya ware idanunsa tare da saukeso bisa kanta,tana zaune tana shan haɗin fruit ɗin da tayi ɗazu wanda yaji ƙanƙara,taɓe baki yayi cikin ƙasa da murya dai² kunanta yace "Acici" "SAIFUDEEN ka barmin yarinya tayi buɗe baki cikin nutsuwa,na lura idan ta ganka duk kiɗimewa take,ki daina tsoransa kinji Zarina" Baice komai ba ya miƙe har yaje baƙin ƙofa sai kuma ya tsaya yace "Allah yasa na dawo daga yarinya zaune babu sallah taga yadda zanyi filla-filla da wannan jikin kamar an fige kazar hausa"yana faɗin hakan ya fice daga cikin sashin yana jinsa wani fresh tabbas Azumi na musammanne wani murmushi ya saki lokacin data faɗi ƙasa sabida tsabar wahalan data sha. Da manyan idanunta ta bisa da kallo,ganin ya ɓacewa ganinta ya sanya taja ƙaramin tsaki cikin zuciyarta tace "Ɗan iska"a fili kuma ta kalli Mai babban ɗaki tare da turo baki gaba ta ƙwaɓe fuska tamkar tana kallonta tace "Ammi kiyimin iyaka dashi walahi na tsaneshi,zuciyata na zafi da raɗaɗi idan ganshi,dan Allah Ammi kice masa kada ya sake zuwa"ta ƙare maganar idanunta na zubar da hawaye. Mai babban ɗaki data lula duniyar tunani taja dugun numfashi kana ta lalubi hannun Zarina tace. "kin taɓa tunani menene ya sanya kuke da zobe iri ɗaya kuma a yatsa ɗaya?kin taɓa tunanin menene yasa kuka samu kanku a masarauta ɗaya?kin taɓa tunanin menene ya sanya kuke tare dani kuma inuwa guda?"girgiza kai tayi a sanyaye tace "A'a" "Good girl dalilin shine “ƘADDARA”tabbas zanan ƙaddararku ɗaya ne,kuma ko duka kuna rayuwa sabida dalili ɗaya,haka nan zuƙatanku duk abu ɗaya suke gaya maku,kamar yadda yake nuna ko in kula a kanki,haka kema yanzu kike jin tsanarsa,idan kin tunanin ƙwanakin baya ba haka kike ba,kene da kanki kike kuka akan rashin magana da yake dake,shin baki tunanin aƙwai dalilin daya sanya kike jin tsanar tasa?,ƙwarai ƙarfin ƙaddararsa tafi taki girma,amma kece mahaɗin tashi ƙaddarar,bansan mene a zuciyoyinku ba,amma wata rana zaki gane,ranar da babu ni,ranar daza ku tsinci kanku matsayin abu guda kuma ƙarƙashin inuwa ɗaya"tsura mata idanu Zarina tayi tana son ta gasgata maganganu Mai babban ɗaki amma taki yarda,sosai abinda yay mata yake taɓa masa zuciya,banda Allah yasa ta farka daga baccin daya ɗauketa mekenan zai faru da ita?lumshe idanunta tayi tana jin wani iri a zuciyarta haka nan ta samu kanta da son ganin Lil Prince. Hadima Kaltume ce tazu ta kama Mai babban ɗaki tare da shigar da ita toilet ta ɗaura mata al'wala,paryer mat ta shimfiɗa kana ta sanya mata hijab,cikin nutsuwa Mai babban ɗaki ta fara gabatar da sallah,Hadima Kaltume itama fita tayi domin ɗaura al'wala.. Sosai ta zurfafa tunanin akan maganganun Mai babban ɗaki amma ta gagara fahimtar komai,daddaɗar muryarsa ce ta sauka cikin kunnuwanta,yadda yake karatu yana fidda ƙira'a tare da baiwa ko wanne harafi haƙƙinsa,sosai karatunsa cikin speaker'n masallacin bilhas ya ciki masarautar lungu da saƙo. Lafewa tayi jikin kujerar tana sauke numfashi,sosai muryarsa tayi mata daɗi a kunne,a hankali ta miƙe tare da shigewa cikin bedroom ɗin Mai babban ɗaki domin gabatar da salla'n Issha'i da ashan.. A can sashin kuma Lil Prince ne zaune gaban kayan da aka haɗa masa na buɗe bakin da aka ajjiye masa,shuru yay tare da zubawa ƙaramin table ɗin idanu,shi duk basu yake buƙata ba,Zarina yay missed ita idanunsa keson gani. A hankali ya miƙa hannu tare da jawo shishar dake gabansa ya fara sha,saida ya cika cikinsa da shishar kafin ya soma kaiwa cikinsa ruwa.(buɗe baki da shisha🤔). Yana gama cin white rince and egg soup with salad ya miƙe tsaye tare da faɗawa kan bed yana tunanin yadda zai yaga Zarina a wannan lokacin ko yaji daɗi a ransa,sosai zuciyarsa ke azabtuwa da rashinta. Yana jin Masallacin Bilhas na kiran sallah amma yay banza tamkar ba wanda yakai Azumin Ramadan bakinsa ba. Some hours yana zaune yana faman tunanin yadda zaiga Zarinansa,hannu ya sanya tare da ɗauko wayansa ya kira Yazeed ringing ɗin farko ya ɗaga tare da faɗin. "Allah ya taimaki magaji ya Azumin,Allah yasa dai kayi dan nasan hali?"tsaki Lil prince yay kana yace. "damn you, idan banyi azumi ba ai sai zunubin yaymin yawa,now kana inane"ya ƙare maganar yana shafa mararsa wacce yaji tayi masa sama,sbd tsananin feelings ɗin da yake ciki. Wata dry Yazeed yay cikin dakiya yace. "for now dai ina gida na gama buɗe baki,but anjima zanje Hotel wajan wata ɗanyar yarinya danai mata al'ƙwarin zatai past na exam ɗinta idan ta amince min" Murmushi Lil prince yay kana yace "ohh samamin wata baby'n nima,yau dai na ƙarasa cika umarnin Mai martaba wanda boka ya bashi,ina tunanin hakan shi zai bani damar mallakar Zarina as my wife" Tsaki Yazeed yay daga cikin wayan kana yace "kana da damuwa Lil mene yasa ba zaka cika burinka akan ita Zarinan ba?" "kaji wawa! Cewa nayi ina sonta fa,bawai irin son da nake amfani dashi akan sauran matan ba,banjin zan iya cutar da ita,aduk lokacin da nayi niyar hakan kaina na matsanta ciwo,gaba ɗaya jikina ya zama very weak,i think aƙwai kariya jikinta,any way dai zamu haɗu a hotel za kaji alart a wayarka"daga haka ya kashe wayar ya faɗa toilet,a gaggauce yay wanka ya sanya Al'ƙyabba ruwan powder,kana ya nufi sashin Uwar suro. A zaune ya samu Uwar suro kuyangunta suna gefenta suna yi mata fita,da murmushi fuskarta tace. "A'a yau kuma Magaji ya tuna da zamana a masarautar bilas maraba lale"ta faɗa tana ɗan miƙewa daga kishin giɗan da tayi bayan ta idar da salla'n isha'i,zama yay a gabanta tare da faɗin. "Kawai dai aikine yay yawa,yaya azumi?" "Allahamdulillah,aiki kafara yine babu labari ne?" Shuru yay domin yasan babu wani aiki da yake,kawai Fulani kilishi ce ta hanashi zuwa,sabida rashin jituwar da suke,Inibin daya gani cikin fruits ɗin dake gaban ya sanya hannu ya ciri guda ya sanya cikin bakinsa. Fulanin sura ce ta gyara zama tare tacewa "wai sai yaushe ne zaka fito da Kulsum daga ɗakin duhun daka saka aka kaita,how long zata kasance a ciki,baka tunanin haƙƙinta zai kamata NAJEEB?ɗago kai yay jinta ambaci real name ɗinsa wanda aka daɗe ba'a kirasa dashi ba,wannan dalilin ya sanya yake ganin girmanta,jinjina kai yay kana yace. "wlh na manta fa,bari naje nasa Sarkin tsakar gida ya fito da ita"yana faɗin hakan ya miƙe tare da fita waje. A can harabar Masarautar ya nemi Sarkin tsakar gida akan ya fito da Kulsum,yana faɗin hakan ya hango Saifudeen yana tafiya a hankali cike da nutsuwa suna tafe suna magana da Waziri ƙasa-ƙasa,tsaki yaja kana ya shige cikin motarsa yay waje da gudu. A hankali Saifu ya sanya hannunsa tare da murɗa handle din ƙofar sashin nasa,yana shiga direct bedroom yay,kana ya nufi bathroom tare da cire kayansa ya saƙale kan hanger,shower ya sakarwa kansa tare da lumshe idanunsa yana jin yadda ruwan shower ke sauka akan fresh skin ɗinsa,duka hannayensa ya sanya ya dafe bango ruwan yaci gaba da saukan a gadon bayansa,lumshe idanunsa yay tare da fesar da wani numfashi mai zafi,a hankali kuma ya buɗe idanunsa sabida ƙyaƙƙyawar fuskarta data fara bai yana cikin eyes ball ɗinsa. Ƙara runtsa idanunsa yay yana jin wani iri a zuciyarsa,tabbas idan abinda ya keji a zuciyarsa da kuma ganggar jikinsa gaskiya ne,tabbas ƙaddara batai masa adalci ba,banyi tunanin hakan ba,kuma bai shirya hakan ba sam. A sanyaye ya sanya hannunsa ya shafi mararsa wacce yaji tayi masa sama,da ɗan mamaki ya waro idanunsa tare da sunkuyar da kansa ya zubawa wajan idanu,a karo na biyu ya ƙara sanya hannu ya shafi saman mararsa,hannunsa yabi da idanu ganin ya shafo wani kalan ruwa wanda bai taɓa ganin irinsa a jikinsa ba. Zubawa marar tasa idanu yay ganin tana halbawa tare da ɗan mimmiƙewa,lumshe idanu yay tare da langwabar da kansa gefe guda cikin yanayi na kasala da kuma shagwaɓa,ya ɗan turo bakinsa gaba tare daya mutsa fuska can ƙasan maƙoshi yace. "Abin harya kai haka?yaushe hakan ya faru?"pouting ɗinsa yay yana ƙara tunanin yadda ƙyaƙƙyawar fuskarta ke bai yana cikin ƙwayar idanunsa,wani halbawa mararsa tayi tare da ɗan ƙara miƙewa. Da sauri ya sanya hannu ya riƙe cikin sexcy voice yace. "Auchiiiii Wayyooo Abbuna marana"ya ƙara maganar ya shafawa da sauri kuma ya saki yana faɗin. “Astagafirullah”a zuciyarsa,a sanyaye ya ƙarasa wankan tare dayin brush ya ɗaura al'wala kana ya sanya bathrope a jikinsa ya fito. A sanyaye kuma a kasalance ya ɗan murza body lotion saman fresh chocolate skin ɗinsa,yana gamawa ya fesa body spray mai ɗan sanyi a jiki,wani pech ɗin boxer ya ɗauka sanya wanda ya kama jikinsa,sosai halittarsa ta bayyana,tsorawa ƙwantaccen gashin dake ƙwance saman ƙirjinsa yay,jarumta da kuzari ya aro ya sanyawa kansa kana yaja ƙafafunsa zuwa mamaken royal bed ɗinsa ya ƙwanta,pillow ya jawo ya rungume,wani murmushi ne ya ɗan subuce masa wanda ya fidda tsantsar ƙyau da ƙwarjininsa,ɗan rolling eyes ɗinsa yay kana ya tura ƙaramin yatsansa zuwa baki tare da fara tsotsa a hankali, a sonsa najin abinda ta keji idan tana tsotsan yatsan nata,ƙwaɓe fuska yay tare da lumshe idanunsa,cikin wata iriyar ƙasalalliyar murya yace. "Ni banji komai ba"da wannan tunanin bacci yay gaba dashi. _Washe gari_ Misalin 6 na yamma a hankali take ƙwaso foodflast ɗin daga kicthen zuwa daining area,cikin sanyin jikinta take ai watar da komai ita da Hadima kaltume. Bayan sun gama jera kayan buɗe bakin, ta buɗe cikin bedroom ɗin mai Babban ɗaki tana zuwa ta ganta zaune bisa dadduma tana lazimi,da ɗan sassarfa ta ƙarasa inda take zaune tana zuwa tace. "Ammina barka da hutawa zo muje lokaci ya kusa fa"murmushin jin daɗi Mai babban ɗaki tayi kana tace. "Ɗiyata baki gajiya da aiki,yau kam ina Soja ne shuru najisa?"ta ƙare maganar tana neman sandan dogarawarta. "Uhmm ban sani ba nima"shine kawai abinda tace,kana ta kama hannun Mai babban ɗaki suka nufi waje. Suna fita ana kiran salla'n magrib kiran salla'n kuma shine yake nuni da lokacin buɗe baki yay bisa tsari na addinin musulunci. Kujera taja mata tare da zaunar da ita kana itama ta nemi wajan zama,a hankali ta ɗaga idanunta ta zubawa kujerar daya zauna jiya akai,lumshe idanu tayi tana tunanin inda ya shiga,murguɗa baki taya tare da faɗin. "mene nawa ni" "da akai me?"cewar Mai babban ɗaki "babu fa"Zarina ta bata amsa a taƙaice. Har wajan isha'i suna jiran zuwansa amma shuru babu shi. Misalin ƙarfe goma ya shigo,cikin shigarsa mai ƙyau da tsari wacce ta amshi chocolate skin ɗinsa,cikin zazzaƙar muryarsa me daɗi yay sallama. "Wa'alaikassalam da Soja"Mai babban ɗaki ta amsa masa tana mai sakin murmushin jin daɗi sabida daman shi take jira taƙi tafiya ɗaki. Saukar muryarsa cikin kunnanta ya sanya gabanta faɗuwa,curewa tayi waje guda ta soma fidda wani numfashi sabida daɗin turarensa daya daki hancinta wanda yake barazar sauya mata lissafi ya tilasta mata tura fuskarta cikin tafukan hannunta,t wani magaɗisun abu ne ke ɗibanta,sosai idanunta da zuciyarta sukai kewansa na tsayin yini guda harta kasa jurewa. Tsanar da tayi masa ta sanya sam ba zata iya ɗaga idanu ta gansa ba. SAIFUDEEN dake bakin ƙofa ya janye idanunsa daga gareta tare da ɗan jan tsaki kaɗan,kana ya nufi wajan Mai babban ɗaki dake zaune bisa wata lafiyayyiyar kujera mai ƙyan gaske. Yana zuwa ya zame ƙasa tare da ɗora kansa bisa cinyoyinta ya soma sauke ajjiyar zuciya kamar wanda ya shekara yana kuka. Hannu tasa ta fara bubbugawa bayansa na tsayin wani lokaci, ɗan gyara zama tayi kana tace. "Har yanzu dai?"kai ya girgiza tare da faɗin "ba wannan ba" "uhmmm ok me?"miƙewa yay tare da faɗawa jikinta ya rungometa sosai yaci gaba da sakin ajjiyar zuciya ajere-ajere. "shuru ya isa haka nan"jinjina kai yay cikin ƙarfin hali da juriya yace. "Ammi zani wajan Abbuna nayi kewansa ban iya jurewa" "ohh shine na kuka kuma"pouting lips ɗinsa yay ba tare da yace komai ba,can ta nisa tace. "yaushe ne?" Ware idanunsa yay kana ya saukesu kan Zarina wacce tayi lamo tana sauraren abinda suke faɗi,ɗauke kai yay kana yace. "Yanzu insha Allah,jet ma ke jirana"da mamaki tace "yanzu kuma gidanku Soja kamar ana kurarka"ɗan murmushi yay yace "Eh fa Ammi" "to sai zuwa yaushe ne zaka dawo?"ɗan girgiza kansa yay cikin sarewa da maganar yace. "bana ce ba"jinjina kai Mai babban ɗaki tayi kana ta shafa kansa tace. "Masha Allah SAIFUDEEN Allah yay maka albarka amma kada ka manta da shuka bata taba yiyuwa babu mahaɗi,kamar yadda mutum bazai taɓa rayuwa babu iska da ruwa ba,haka kuma kamar yadda mutum baya rayuwa saida ƙaddara a jikinsa All the best Sweethreat"lafewa yay jikinta yana sauraran abinda take faɗa,haka kuma yana ji kamar ya haƙura da tafiyar amma sam bazai iyaba,yakai matakin da idan baiga Abbunsa ba zai iya samun matsala. Hadima Kaltume yaywa nuni ta miƙa Mai babban ɗaki zuwa bedroom ɗinta,haka kowa akai cikin hikima da lallashi ta nufi ɗaki da ita. Miƙewa yay a hankali cikin isa da izzah ya nufi inda take ƙwance,a gefenta ya zauna tare da zuba mata fitinannun idanunsa. Yadda zuciyanta ke gudu very past,da yadda jikinta yaɗan fara rawa ya tabbatar mata yana kusanta,sosai ta kejin idanunsa a jikinta. Numfashi mai zafi ya fesar tattausan hannunsa ya sanya bisa ƙafafunta ya jawota zuwa inda yake zaune,ƙara runtsa idanunta tayi sosai tana jin wata far gaba da musamman na shigarta,ganin yadda ta kulle idanunta da kuma yadda jikinta ke rawane ya sayashi ware laɓɓansa tare da faɗin. "kee! Open your eyes"girgiza kai tayi,wani tsaki yaja tare dasa hannu ya dalle mata baki,cikin dakakkiyar murya yace. "look at me"mai makon tayi abinda yace kawai saita fashe da kuka tare da cure jikinta wace guda. Duk yadda yasu danne abinda yake zuciyarsa kasawa yay,yana jin wani iri a ransa,sosai kukanta ke takura zuciyarsa,yaje matakin ƙarshen da bazai iya danne abinda yake ransa da zuciyarsa ba,yasan yana da juriya da kuma danne abu a rai,amma wannan ba yajin zai dannu cikin ransa,sosai yaje matakin ƙarshen da bazai iya haƙura ba,koda yay shuru babu shakka zuciyarsa da kanta zata fallasa abinda ke ransa. A kasalance da kuma yanayin sabon mood daya samu kansa,ya sanya tattausan hannunsa ya jawota jikinsa gaba ɗaya tare da matse bisa faffan ƙirjinsa. A tare suka sauke ajjiyar zuciya,lallai suna rayuwa ne ƙarƙashin abu guda,kuma dalilin abu guda,kuma su nawa kansu “SO”wanda basu san da hakan ba,bawai SO kawai ba,gaba ɗayansu suna rayuwa da tunani da kuma ƙaunar junane. Jinta a faffaɗan ƙirjinsa ya sanya taci gaba da kuka tare da ƙoƙarin ƙwace jikinta,a wannan lokacin da zaka tambayeta kukan me take? Ita kanta bata da wannan amsar,sabida bata son ta ƙamaimai kukan mene take ba. Cikin sabon shauƙin daya samu kansa ya ɗura tattausan laɓɓansa misa kunnanta tare da sauke mata wani zazzafan numfashi,haɗi da ɗan bubbuga bayanta alamar "Rarrashi" Can ƙasan maƙoshi yayi amfani da wata sassanyar murya yace. "Ƙin tsaneni ko?"shuru tayi babu alamar zata bashi amsa,a karo na farko yaji haushi shurunta,runtsa idanunsa yay tare da tsune laɓɓansa,ƙara tura laɓɓansa yay cikin kunanta cikin murya mai amo da ɗan sauti yace. “RINA..”sai kuma yay shuru yana ƙara ɗan matseta ajikinsa yana jin kamar bazai iya faɗin abinda ke zuciyarsa ba,lumshe idanunsa yay yace. “RINA I LOVE YOU” Tsayawa da kukan tayi sabida saukar maganarsa da taji kamar ruwan sama,sosai maganar tazu mata a bazata,kaita ɗaga tare da zuba masa idanunta wanda sukai jaa,hannu ya sanya ya lakaci hawayen tare taune lips ɗinsa yace. “I LOVE YOU RINA WITH ALL MY HEART bansan SO ba dan hakan bansan tayaya ne zan ƙwatanta maki shiba,bansan yaya ne zan faɗa maki abinda yake rai da zuciyata ba,dukkan abinda ke zuciyata yafi ƙarfin ƙwatance,amma ki sani kuma ki amince da cewa SAIFUDEEN BILYAM LOVES YOU RINA" ya ƙare maganar yana sauke wani wahalallan numfashi,sabida tsayin da maganar tayi masa. Kallonsa kawai take dan tunanin ya gama bata wannan Saifun data sani bane,zaifi dacewa ace tana cikin mafarkin data saba ne,a hankali ta zame jikinta. Saurin riƙota yay tare da ƙwaɓe fuska ya ɗan langwaɓar da kansa gefe guda tamkar maraya cikin wata sabuwar muryasa ce. "Pls ZARINA kada kice A'a banson jin"wasu zafaffan hawaye ne suka sauko daga cikin idanunta zuwa kan fuskarta,jikinta na rawa ta faɗa jikinsa ta fashe da wani irin kuka mai taɓa zuciya,shuru yay tare da lumshe idanunsa yana jin yadda ta rungomesa sosai. Cikin fitar hayyaci tace. "Wlh bana sonka bana ƙaunarka bana jin zan taɓa sonka,hasalima na tsaneka" Da sauri ya buɗe idanunsa wanda lokaci guda suka sauya kala zuwa jaa,cikin ɗan ɗaga murya yace. "Ni!? Nine bakiso wlh ƙarya kike,soyayyata da ita kika rayu,kuma har yanzun tana tare da dake,idan ƙarya nake kalli cikin idanuna ki faɗamin abinda kikace.. Wani murmushi tayi kana ta cillah idanunta cikin nasa kamar saukar ruwan sama haka yace tace. "I HATE YOU NA TSANEKA BAZAN TAƁA SON BASIƘI MAZINACI BA" ta ƙare maganar tana sakin wani saɓon kukan. Wata ɗamƙa yakai fata tare da sanya hannu ya sauke mata wasu tagwayen maruka,sai kuma ya jawota cikinsa ya rungometa sosai. "why"shine kawai abinda ya samu damar faɗa sabida tafasar da zuciyarsa keyi masa. Sosai marin da yayi mata ya gigita wannan shine karo na farko da aka taɓa marinta,gaba ɗaya jikinta rawa yake ko kuka ta ƙasa sabida a zabar da fuskarta take. A sanyaye ya sanya hannunsa ya tura cikin sumar kanta,kana ya sanya ɗaya hannun ya tallafo wuyanta,lips ɗinta da take taunewa dan azaba ya tsurawa idanu,a hankali ya ɗura fuskarsa saman fuskarta,idanunsa na fiddan ƙwalla ya ware laɓɓansa yace "ZANYI FAƊA DA KOWA AKANKI INA SONKI" ya faɗin hakan yana sauke laɓɓansa cikin nata,a hankali ya kama lips ɗinta na ƙasa ya soma... _THE NEW EMIR IS NOT FREE IS FOR SALE,ZAKI SAMESHI AKAN 200 NAIRA ONLY,MASU BUƘATAR LITTAFAN DANA RUBUTA NA KUƊI ƳAN VIP ZASU SAMU AKAN 500 NAIRA ONLY ,ACCOUT NO 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK,SHAIDAR BIYA 08119237616_ *NIMCYLUV🤏🏼🔥* *41-42* *_Littafin THE NEW EMIR na kuɗi ne,ban yarda a fiddamin shi waje ba,masu fitarwa kuma Allah yay maku albarka_* #GOODBYE Lumshe idanunsa yay tare da fesa mata hucin hancinsa akan fuskarta,mai makon yay kissing lips ɗinta kamar yadda yay niyya sai kawai ya zare laɓɓansa daga cikin nata. Zarina kam numfashin tane ya kusa ɗaukewa,sabida yadda taji saukar laɓɓansa cikin bakinta ba ƙaramin sauya mata lissafi yay ba. Sosai take sauraran ɗumin cikin bakinsa dake ratsa cikin ƙaramin bakinta,gaba ɗaya ta sare ta sallama tana jiran taji abinda zai biyo baya,hakan kuma da yay mata ya ƙara tabbatar mata da zargin da take masa na lalata ƴar ƴan mutane,wani ƙunci da baƙin cikine suka cika zuciyarta ladamar saninsa ta ɗarsu cikin zuciyarta,shuru kawai tayi tana sauke ajjiyar zuciya sabida kukan da tayi dalilin marukan daya sauke mata. Ga mamakinta mai makon ya sumbaci leɓenta na ƙasa daya sanya cikin bakinsa,sai taji ya zare bakinsa gaba ɗaya daga cikin nata. A hankali ta sauke ajjiyar zuciya tare da buɗe idanunta da sukai mata nauyi sabida kumburar da sukai,idanunta ta tsura masa kamar yadda ya kafeta da nasa fitannun idanun wanda suka sauya kala zuwa jaa tare da ɗan janyewa sabida ɓacin ran dake ƙwance cikin zuciyarsa. Juna zuka zubawa idanu yayinda ƙwayar idanunsu ke yawo cikin na ko wannansu,yaya zaiyi da soyayyarta wacce ta shigesa lokaci guda?,mene makomar zuciyarsa data faɗa soyayyar da ƙaramar yarinya wacce ya kewa kallon “ƙwaila?”,meyasa take masa kallo nada ban?,shin ya taɓa aikata mata wani abune wanda ba dai² ba?,ta jefesa da maganganu marasa daɗi wanda suke dai² da tarwa tsewar zuciyarsa. Taje fesa da abu mafi mune,ta haɗasa ta kallma mai munin gaske,kallamar dako da wasa baison jinta,hasalima ya tsani duk wani mutum mai aikata ta. Kallamar “Zina”data haɗashi da ita ba ƙaramin ɗaci da muni taiwa zuciyarsa ba,yana jin wani ɗaci da baƙin ciki a ransa,zuciyarsa nayi masa zafi da raɗaɗi fiye da tunanin dukkan mai karatu. Yana daurewa tare da ƙoƙarin danne damuwarsa bai son taga rauninsa ko kaɗan bai shirya hakan ba. Cike da kuzari da kuma jarumtar daya arowa kansa ya ƙwantar da kansa bisa kafadarta tare da sanya hannunsa ya rumgeme waist ɗinta dashi. Numfashi ya sauke mata tsakanin wuyanta,sosai yay hugging ɗinta a jikinsa yana sauraran yadda bugun zuciyarta ke tafiya,Zaiyi fata ace numfashinta da bugun zuciyarta baya tafiya saida tunaninsa,soyayya sam ba tai masa adalci ba data haɗa shi da ƙaramar yarinya wacce sam baiga abin ɗauka a jikinta ba. Yadda yake sauraran bugun zuciyarta haka itama take sauraran tasa bugun zuciyarsa wacce take gudu very past,tana fata ace bugun zuciyarsa da tunaninsa baya fita saida tsanarta,kamar yadda nata numfashin baya taɓa fita saida tsanarsa,tayi masa tsana mafi muni,tayi masa tsanar da bata taɓa tunanin za taiwa wani ɗan adam shi ba. Hawayen dake maƙale cikin ƙwayan idanunta suka samu damar silalowa tare da sauka bisa ƙafaɗarsa,taune laɓɓanta tayi tana jin yadda zuciyarta keyi mata zafi da kuma raɗaɗi. Saukar hawayenta saman kafaɗarsa yay dai² da yadda Zuciyarsa ta ƙara gudu da ƙarfin gaske,a hankali ya zare jikinsa daga nata tare da zuba mata gajiyayyun idanunsa masu kaifi,a sanyaye ya kama hannunta tare da ɗurashi bisa saitin zuciyarsa. Runtsa idanunta tayi sabida yadda taji ƙirjinsa na bugu kamar zuciyarsa zata fasu waje. Pouting lips ɗinsa yay tare da lumshe idanunsa some minutes ya buɗe a hankali tare da saukeso bisa ƙyaƙƙyawar fuskarta,matso da fuskarsa yay dab da tata,can ƙasa maƙoshi yay amfani da muryarsa wacce tayi ƙasa da yawa yace. “RINA.."shuru yay kafin yaja da numfashi ya ɗora da "kinji yadda zuciyana ke gudu a kanki,ohh wow thank you babyluv kinyi nasarar tafiya da zuciyata,kinsa na shiga halin damuwa da kaɗaici duk akan ke ɗaya,zan iya ninka shekarunki guda uku amma na buɗe baki nace ina sonki.."numfashi ya sauke tare da taune laɓɓansa kana yaci gaba da faɗin "see you kene zaki dubeni da idanunki da kuma bakinga kice baki sona for what reason ma?ohh ya rabbi zuciyana ciwo babu daɗi duk a kanki". Shuru tayi masa tana jin tsanarsa na ƙara nunkuwa cikin zuciyarta,da ace zai iya ganewa babu shakka daya batta taji abinda yake damunta,tabbas da ace zai iya ganin yadda tsanarsa tayiwa zuciyarta ƙawanya daya rabu da ita. Miƙewa yay tare da sanya hannunsa bisa kafaɗarta ya miƙar da ita tsaye,hannayensa ya sanya ya tallafo haɓarta tare ƙurawa lips ɗinta idanu wanda sukai red sabida tsabar taunesu da take,duk yadda yasu tace masa wani abu ƙi tayi saima haɗe fuska da tayi tare da ɗauke fuskarta zuwa wani wajan. Matsuwa yay kusanta tare haɗe jikinsu waje guda yana jin ɗumin jikinta na ratsashi,hawayen fuskarta ya sanya hannu ya share mata,bakinsa ya ɗora bisa nata kana ya ware laɓɓansa hakan ya bawa lips ɗinta na ƙasa damar faɗawa cikin bakinsa. A karo na biyu ya haɗe laɓɓansa waje guda tare da lumshe idanunsa kana yaywa lips ɗinta wani mahaukacin tsotsa. Wani numfashi suka sauke a tare kana yaɗan ƙara shigewa jikinta sabida yadda jikinta ya fara rawa. Zare bakinsa yay a hankali tare da ɗorasa bisa tsinin hancinta nanma ya sauke mata sumba,haka idanunta da kuma kuncinta. Kansa ya ɗora bisa wuyanta tare da sanya bakinsa cikin kunanta ya sakar mata da wani zazzafan huci ta cikin bakinta,da wata murya mai sanyi yay amfani wajan faɗin. “Just wait for me,i will come back,komai nisa komai daɗewa zan dawo WAIT FOR ME BABYLUV". Hawayen dake manne cikin idanunsa ne suke ƙoƙarin fallasa kansu ta hanyar sakkowa,murya mara sauti yay saurin faɗin. “Goodbye”kana ya sakar mata wata lafiyayyiyar sumba tare sanya mata wata envelope a hannunta,da sauri ya juya tare da fice daga sashin gaba ɗaya. Zubewa tayi akan sofa tare da sakin kuka,sosai take kuka mai taɓa zuciya,ta nayi tana sauke ajjiyar zuciya,wani baƙin ciki da takaicine yay ƙwance cikin zuciyarta,yayinda wutar tsanarsa ke ƙara ruruwa cikin rai da zuciyarta,runtsa idanunta tayi tare dajan pillow ta rungome ta soma sakin ajjiyar zuciya a jajjere. Lil prince dake baƙin ƙofar shigowa sashin na Mai babban ɗaki,yay saurin sakin wani shu'umin murmushi lokacin daya gama jin abinda Saifu ke faɗawa Zarina,da kuma abinda Zarinan ke faɗa masa,da sassarfa yabar wajan sabida alamun tafiya da yaji anayi za'a fito waje. A hankali ya fita daga cikin sashin Mai babban ɗaki,yana tafe yana bada ɗan faɗin,cikin da juriya da isa yake tafiya,time to time yakan lumshe idanunsa tare da sakin ajjiyar zuciya shikaɗai yasan me ya keji mene kuma yake damunsa,tabbas soyayyarta halittace a zuciyarsa,bawai a sanin da yay mata na yanzu ya fara jin sonta ba,ya sota a lokacin da baisan mene shikansa so ɗin ba,yay dakon sonta tun baisan zai ganta a nan duniya ba,domin tunaninsa ya gama bashi ita ɗin ba mutum bace sabida yawan mafarkin da yake da ita,a ranar daya sauka Masarautar bilhas a ranar ya san cewa soyayyarta ta riga da tayi masa illah,taune lips ɗinsa yay tare da son kawar da abunda yake ransa,sam bai son rauninsa ya bai yana ta dalilinta bai shirya hakan ba sam. Agogon dake manne a tsintsiyar hannunsa ya kalla ganin har shaɗaya ta kusa. Da ɗan sassafar ya ƙarasa sashin Mai martaba kamar yadda ya umarci shi akan ya sameshi a tirakarsa. Yana zuwa bakin ƙofar ya ɗan tsaya haka nan ya samu kansa da samun faɗuwar gaba,addu'ar neman tsari yay kana ya sanya kansa cikin tirakar tare dayin sallama cikin muryarsa mara fita. Daga can cikin tirakar Mai martaba yay gyaran murya tare da bawa Saifu damar shigowa daga ciki. A hankali ya sanya kasan bakinsa ɗauke da wata addu'ar,kana ya ƙarasa shiga cikin ƙawataccen parlour'n na Mai martaba wanda yaji kayan mure rayuwa. Zaune ya samesa bisa wani cosin mai ƙyau da kuma laushi,gabansa ciki yake da kayan marmari kala²,danginsu pineapple,mango,orange,inibi,apple,gauva,fasadabir. Gefe guda kuma al'kakine,dubulan,makilawa,sai kilishi wanda yaji kayan haɗi. Zama yay tare da langwashe ƙafafunsa ya fuskanci mai Mai martaba,kamar zaice wani abu sai kuma ya share kawai ya sunkuyar da kansa ƙasa tare da zubawa wani zobe dake hannun Mai martaba idanu. Tun shiguwarsa Mai martaba ya zuba masa idanu yana mai gasgata zancen Ciroma da sukai ɗazu,shi sam bai kula da hakan ba sai yanzu,wani murmushin gefen baki yay cike da izzah yace. "A'a kace harka fito yau sai ganin Abbunka daya ƙwace mana kai" Kallonsa Saifu yay na wani lkc kana ya ware laɓɓansa yace. "Eh! Nayi missed nashi ne fa" "ok ka gaishesa,amma yana da kyau ka dawo kafin sallah,sabida aƙwai shagalin ƙaramar sallah da ake bisa tsari kuma a al'adance,hakan tasa dole muke neman tsaro mai kyau bisa taimakonka kuma"ya ƙare maganar yana ciro bandir ɗin ƴan 1k sabbi fil kusan bandir goma ya ajjiye gaban Saifu sannan yace "ga wannan aiwa mutun gida abin buɗe baki" Girgiza kai Saifu yay cike da kuzari da izzah yace "No! Thank you gwamnati na biyana,ban amsar naka" "nikam Saifu zanzo insan wanene kai,idan na kalleka sai kayimin kama da Fulanin daji masu kiwo da manyan shanu" "uhmm idan wannane tunaninka to basshi a hakan"yana faɗin hakan ya miƙe tare da nufar hanyar da zata sadashi da waje,yana gaf da fice yaji Mai martaba yace. "ka rage wannan izzar taka,kabar wanda suka gajeta suyi ta ƙama da ita ba talakawan ƙasa irinku ba" Tsayawa Saifu yay cak,tare da sauke wani numfashi ɗan cizon leɓensa yay kana ya juya ya kalli Mai martaba,a hankali yace. "wasu izza a jininsu take wacce ta zame masu halayya,wasu kuma mulki ke saso,idan kuma kana ta ƙama da mulkin kane babu shakka munga FIR'AUNA yana ina yanzu?babu wani mulki dake tabbata idan bana ALLAH ba,dan haka izza a jini da tsokar SAIFUDEEN take na barka lafiya" Yana faɗin hakan ya sakai ya fice daga sashin gaba ɗaya,da idanu Mai martaba ya bisa yana ƙara mai-mai ta maganganun da Saifu'n ya faɗa masa,wani murmushi ya ƙarayi mai cike da ma'anoni,wayarsa ya ɗauka tare da kiran wata number,yana kira akai picking. Daga can ɓan garen akace. "Allah ya ƙarawa Mai martaba lafiya,Allah ya taimaki sarkin sarakuna barka sa shan ruwa" Ba tare daya amsa maganar da yay masa ba,cike da ƙasaita yace. "abi bayansa yanzu har zuwa inda zashi"yana faɗin hakan ya kashe wayar,tare da miƙewa ya nufi ɗakin da shigarsa ya zame masa kamar al'ada a watan azumin da kowa yake neman rabauta da rahamar ubangiji. Lil Prince cike da farin ciki ya shige sashinsa,yana mai jinjina abinda zai aikata akan tafiyar Saifu'n,tabbas zai dawo ya samu mummunan labari,domin zai dawo yaga Zarinan dake neman zaucewa a kanta ta zama mallakinsa ta zama matarsa ƙarƙashin inuwarsa,zai mallaketa kamar yadda suka mallaki masarautar bilhas gaba ɗayanta. Zarina kam kanta ne ya shiga sarawa tare dayi mata wani mahaukacin ciwo,a hankali kuma wani zazzafan zazzaɓi ya fara ratsa cikin gaɓoɓinta,hakan ya haddasa mata jin wani tsayi na musamman na shigarta,curewa waje guda tayi dan ba tajin zata iya miƙewa tsaye bare harta nufi ɗaki ta ƙwanta,zafin zazzaɓinne ya tsananta a jikinta cikin fitar numfashi da wahala ta soma sauke wata sabuwar ajiyar zuciya,yadda jikinta ke tsumane ya haddasa gazawar numfashi wanda ya fara fisga kamar wacce ake shirin zarewa rai. Wasu tawagwan hawaye ne masu zafi suka soma sauka bisa kuncinta,duk yadda kake tunanin zaka fassara halinda take ciki yafi ƙarfin hakan. Kuka ta fashe dashi jin ciwon nata ya sake tsananta ga babu wani kusa mai taimakonta,a haka tai ta zama tana rera kuka har bacci yay nasarar ɗauketa. A hankali saifu yake taka steps ɗin jet wanda ya daɗe da sauka a babbar harabar masarautar bilhas,sai da yaje steps ɗin ƙarshe ya tsaya tare da juyawa ya zaubawa masarautar idanu,zuwa wasu minutes ya ɗauke idanunsa tare da ƙarasa shigewa cikin jet ɗin. Wata lafiyayyiyar kujera ya nema ya zauna akai,kana ya kashe wayoyyinsa ya ajjiyesu bisa side ɗinsa,lumshe idanunsa yay yana sauraran gudun zuciyarsa wacce take fita da ƙarfin gaske. "ya rabbi ka karesu na danƙa amanarsu bisa hannunka" Yana faɗin hakan ya ƙara lumshe idanunsa,yana jin yadda jet ɗin ya fara kewaya masarautar a hankali kuma ya luula zuwa sama. _The new emir zaku samesa akan farashi mai sauƙi 200 kacal,masu buƙatar vip kuma 500 zasu samu duka littafan dana rubuta na kuɗi, yadda zaka turo kuɗin da a sosu na, 0116886423 Sulaiman Na'ima S union bank, shedar biya 08119237616_ *NIMCYLUV🤏🏼🔥* *43-44* _Littafin THE NEW EMIR na kuɗi ne akan 200 for nrml grp,500 vip,domin samun bayani yadda zakai payment duba ƙasan shafi_ *HELLO AFTERNOON POST* A hankali jet ɗin ke luulawa saman gajimare harya ɓacewa ganin Ciroma. Numfashi Ciroma ya sauke tare da ɗauko waya ya kira number Mai martaba,wajan ringing uku ya ɗaga,Ciroma najin ya ɗaga wayan yace. "Allah ya ƙara maka lpa yaron nan ya shammace mu,har Masatautar bilhas jet ɗinsa ya sauka yanzu haka sun jima kaɗan da barin wajan". Daga can ɓarin Mai martaba yace. "Ohh zai san da Sarki Khalid Bilhas yake magana,jeka abinka kawai"yana faɗin hakan ya ƙatse wayar tare da wurgi da ita,saman bed ya faɗa ya cukokuye jikinsa,bai jima bacci yay gaba dashi. Cike da farin ciki Ciroma ya nufi sashin dan shima burinsa bai huce ya cimma tasa buƙatar ta zama Sarkin Masarautar Bilhas na 5. Yana ƙoƙarin shigewa sashin domin wunin yau curr baiga iyalinsa ba,yaji muryar Waziri a bayansa. "Mene kukeson aikatawa wa Saifudeen,mene yasa duk wani bakirci da za'a haɗa a wannan masarautar sai ansami hannunka ciki,Mulki fa ba hauka bane,wanda ubangiji ya ƙaddara zai zama Sarki bayan Mai martaba yay burabus dole ne ayi masa biyayya,amma ka zauna kana cin ƙafar wanda ya amince maka,koda yake sam bana ganin laifinka wlh,sabida Shima Mai martaba ba'a bisa ƙa'ida yake aiwatar da mulkin saba,nida fatana Ubanji ya kawo *Saɓon sarkin* dazai wakilcemu bisa gsky da kuma amana"ya ƙare yana kallon Ciroma. "Daka tamin nan Waziri waikai wanne irin mutum ne mai sa idon masifa,ina sane da cewa kaima fa mulkin nan kakeso,kuma nasan komai akan ɓoyayyen sirrin da kake ɓoyewa shekara da shekaru,da nasu da tuni nayi hanyar da zata saka a kulleka a ɗakin duhu na iya tsawon shekarunka,kayi gaggawar ɗauke idanunka daga kaina na faɗa maka" Kafin Waziri yay magana lil prince ya ƙarasu wajan,domin hanyarsa ce ta zuwa lambu,kallonsu yay gaba ɗaya kana ya buɗe baki yace. "mene Wazirin ke ɓoyewa tsawon wasu shekarun maza faɗamin?" Da sauri Ciroma yace. "Allah ya taimaki magaji mai jiran gado,ba wani abu bane kawai na faɗane don rantsa ya ɓaci,haka nan yazu yake gayamin magana ciki wannan daren a kuma wata mai falala"Ciroma ya ƙare maganar yana matso ƙwalla daga cikin idanunsa. Lil prince ne ya kalli waziri yace "Kai baka taɓa tunani magana kafin ka faɗeta,mai yasa baka da tunani ne,ni sam banga abinda yasa Mai martaba yake zaune dakai ba,tunda Mahaifiyar ta sheƙa kasan dai mulki ba samunsa zakai ba,dan haka ka yayeni"yana faɗin hakan ya shige cikin lambun. Da idanu Waziri yabi Prince Najeeb dashi,ganin hawaye dake ɓoyewa na neman bayyana kansu yay saurin barin wajan tare da shigewa ɓangarensa,daman tunda matansa ya mutu bai kuma wani auren ba. "daga kai har Mai martaba ɗin dai² nake da ƙugunku,bare wani Magaji"Ciroma na faɗin hakan ya shige sashinsa. Lil prince, Da sauri ya shige cikin lambun tare da soma kewayesa yana son ya laluɓo inda Mai martaba yace masa aƙwai wata tsuhuwar aƙwati amma ya kasa gane inda take. Haka yay duba shuru harya huce inda Zarina ta haƙa ta cilla aƙwatin ciki. Apple guda biyu ya tsinka kana ya fice daga cikin lambun. *_Washe gari_* Ya kama uku ga azumi,sosai jama'ar masarauta dama ƴan unguwa su kaji babu daɗi da tafiyar SAIFU wacce tazu masu a bazata. Misalin 5 na yamma,Sarkin sakar gida ya fito da sauri sabida gaba ɗaya ya manta ance yaje ya fito da Kulsum daga ɗakin duhu. Da sauri yake ratsawa cikin gidan sarautar sabida yana da girman gaske,saida yaje ƙarshe kana ya tsaya a wani ƙaramin ɗaki mai ginin bilan ƙasa,yana zuwa ya sanya masu tsaron ƙofa sauri buɗewa tare da bashi waje Girgiza gansa yay tare da faɗin. "fito da ita" Ya faɗa a taƙaice,juyawa Mai tsaron ƙofar yay tare shigewa cikin ɗakin mai duhun gaske ga zafi. Tana ƙwance tamkar mara rai sai fidda numfashi take,rabonta da cin abinci mai ƙyau kuma isshesshe harta manta. "kee! Maza fice"ya faɗa yana saurin fice sabida zafin daya fara damunsa. Jan numfashi tayi tare da rarafawa ta fito daga cikin ɗakin,wata ajjiyar zuciya ta sauke tare da zubewa a wajan sabida wata daddaɗar iska data ratsata. "maza tashi kiyi naki waje"cewar Sarkin tsakar gida. Kulsum kam jiki a bace ta miƙe gabq ɗaya jikinta rawa yake sabida tsananin yunwa da kuma ƙishirwa mai yawa. Tana zuwa sashin dazai sa data da ɗakinsu ta yanke jiki ta faɗi tare da soma ƙwarara amai tamkar wacce kayan cikinta zai fito. Zarina da fitowarta kenan neman bushasshen zoɓo domin yau lemon zoɓo suke sha'awa ta hangi kulsum ƙwance a wajan aman da tayi. Da ɗan sauri ta ƙarsa wajanta duk da itama bawai lafiyanne da ita ba. Tana zuwa ta kamota tare da sona jera mata sannu,idanunta cike da ƙwalla,haka ta taimaka mata zuwa ɗaki tare da haɗa mata ruwan wanka,bayan tayi wankan ta shirya ta kalleta tace. "kina azumi ne"ta ƙarasa maganar da murya irinta masu azumi. Kai Kulsum ta ɗaga alamar. "eh"jinjina kai Zarina tayi domin ita kaɗai ne tasan abinda yake damunta. "Kulsum dan Allah kiya femin a kaina akai maki wannan cin mutuncin,wlh aci zarafin wani akaina gwara banzo duniyar ba"ta ƙare maganar hawaye na zubuwa daga cikin idanunta. "ke Alkairi ce garemu Zarina,kiyi amfani da damarki domin ki taimaki jama'ar garin Bilhas,aƙwai mutanan da aka ƙwace masu filayansu Zarina aka siyarwa gwamnati,aƙwai iyayen da aka karɓe ƴar ƴar yansu aka aka sai dasu ga wata masarautar,kamar yadda nima aka ɗaukoni daga garinmu na KOGI aka kawoni" Ambarta sunan garin KOGI da tayi ya sanya Zarina saurin dafe kanta daya shiga juya mata lkc guda,cikin siririyar muryarta tace. "Ya salam,kogi?" Ta tambaya tana runtsa idanunta wanda sukai mata jaa sabida ciwon da kanta yake mata. "Kamar na taɓa jin sunan fa,amma bansan ina ba?" Wani murmushin takaici Kulsum tayi,cikin tausayawa Zarinan tace. "ba zaki iya tuna komai na rayuwanki ba,sai wanda Allah ya nufeki sabida sun riga sun hargitsa tunaninki gaba ɗaya,kada kisare domin wannan zoɓen naki ya ɗauke da hanyar da za'a kuɓutar da masarautar bilhas" Shuru Zarina tayi gaba ɗaya bata fahimtar Kulsum ta tafi tunanin inda ta taɓa jin sunan garin Kogi,ganin kanta na neman tarwatse ya sanya ta ɗauke tunanin daga ranta. Domin bata fiye ajjiye ɓacin rai ba,tana da sauƙin kai tana kuma da saurin yafiya,amma tana da kafiya da kuma naci akan abinda ta sanya gabanta babu wanda ya isa ya sauya mata shi,ko kuma ya sanya tayi abinda ba tayi niya ba. Miƙewa tayi ba tare data tanka kulsum ba tayi ficewarta daga ɗakin,ta koma sashin Mai babban ɗaki. Tana zuwa ta samu Hadima Kaltume harta gama shirya kayan buɗe baki lkc kawai take jira. Tana shiga ta nufi wani ɗaki inda yanzun a nan take ƙwana. Direct bathroom ta nufa ta sakarwa kanta shower,ajjiyar zuciya ta shiga saukewa sabida sanyin ruwan daya gama ratsa jikinta. Ƙirjinta tsurawa idanu ganin yadda tagwayenta suka ƙara girma nipples ɗinsu sunyi red,turo baki tayi tare da sanya hannu ta matsesu sosai,Ita sam Allah ya sani bata son wannan abun kunya suke mata,ko brazia bata sakawa sabida sunyi mata kaɗan. Jin masallacin Bilhas na kira da alamun lkcn buɗe baki yayi. Ya sanya ta ƙarasa wankan cikin sauri tare dayin brush ta ɗaura al'wala. Handrayer ta ɗauka tare da junawa ta tsane ruwan kanta dashi. Bayan ta gama ta ɗaura towel a ƙirjinta kana ta fito daga cikin bathroom ɗin. Wata blue ɗin abaya ta sanya wacce take ɗauke da pech ɗin flowers masu ƙyau. Wani pech ɗin vail ta ɗauka ta yane kanta dashi tare da ɗan fesa turare,ko lotion bata shafa ba. Ta sanya flat shoe wanda Mai babban ɗaki ta bata jiya. A hankali ta fito daga bedroom ɗin nata,direct wajan daining area ta nufa nan taga Mai babban ɗaki da kuma Kulsum sai Hadima Kaltume suna zaune saman kujera. Sosai taji daɗin ganinsu sabida suna ɗeɓe mata kewa. Kejera taja daga cikin jerin kujerun da sukaiwa daining ɗin ƙawanya,cikin ƙaramar muryarta mai cike da rauni tace. "Ammi barka da shan ruwa" "yawwa barka ɗiyata yaya kewa?"ta ƙare maganar tana sakin murmushi. Turo baki Zarina tayi gaba hawayen da take ɓoyewa suka samu damar sakkowa daga cikin idanunta. "eyee kewanne hadda kuka bayan kuma tijarar da kikai masa"Hadima Kaltume ta faɗa tana sakin dry. "ohh wai kuka ne?"Mai babban ɗaki ta faɗa lkcn tana sanya yam balls wanda aka haɗashi da naman kaza. "wai wane ake kewa hakan nifa duk ban gane ba?"Kulsum tayi mgnar tana miƙewa tsaye. Dariya Hadima Kaltume tayi cike da zolaya tace. "masoyin ƙwarai mana,kuma na gartaccen namiji mai baiwar ƙyau da Cikar zati,uwa uba ilimi daya gama ratasa jini da tsokar jikinsa,wlh ba kowa ke samun irinsu Captain Saifudeen yay wasa da damarsu ba"Hadima kaltume ta ƙare maganar tana wurgawa Zarina harara tare da gyatsina hanci gefe guda alamar dai haka🤥. "wai fa irin jan ajin nan na ƙwailaye take masa but am sure komai nisa zata gane Allah ɗaya ne"cewar mai Babban ɗaki. Kuka Zarina ta fashe dashi tare da faɗawa saman carpet ta fara birgima kamar ƙaramar yarinya,ko da yake ai ita ɗince domin haryan zun bata huce 17years ba. Lil prince dake bakin ƙofa tun ɗazu yana kuma jin abinda suke faɗi,yay saurin ƙarasuwa cikin babban parlour'n fuska a haɗe ya kalli su Hadima Kaltume da kuma Kuyanga Kulsum yace. "kai dalla ku ficewa mutane tun bansa anyi maku ɗan banzan doka ba" Da sauri suka fice daga sashin jikinsu ma rawa sabida wani mugun tsoransa suke musamman Kulsum. Wajanta ya ƙarasu tare da durƙu sawa daf da ita yace. "Maza miƙe ki share hawayenki,kada ki damu da abinda suke faɗe ninan zan zama gatanki koda yaushe ko mene kike ɓuƙata ki gayamin" Ajjiyar zuciya ta soma saukewa a jajjire,kallonta yay yace. "kinci abinci?"girgiza kai alamar "a'a" Wajan daining ɗin ya ƙarasa tare taɓe baki yace. "barka da hutawa mai babban ɗaki ya azumin?" "Allhmdllah"tace a taƙaice. Bai ƙara kallon inda take ba ya ƙwashi abin buɗe bakin da Hadima batul tayi a plate tare da gorar ruwa mai sanyi. Yana zuwa ya sanya hannu ya miƙar da ita tsaye,yana jin yadda take ƙoƙarin ƙwace jikinta tana zabewa. Cije laɓɓansa yay yana jin yadda wutar sonta sa kuma sha'awarta suna ƙara ƙaruwa fiye da koda yaushe anya bazai aikata abinda Yazeed yace ba kuwa?kai "no"banyi hakan zan watsar da damata,domin na fahimta bata ƙaunar ZINA ko makamancin hakan dalilin hakan ta tsani Saifu tsana mai yawan gaske,zanci gama da kula da ita daga nan harna samu damar da zan mallaketa matsayin matar aure,duk ina da ƙarfin ikon da zan aureta ko tana so ko bata so". Ya ƙare maganar zucin yana sanya mata soyayyiyar yam a baki,guda ɗaya taci kana tasha ruwa mai yawa,tana gama sha ta miƙe tsaye tare da cewa. "kana ciwo bacci zanyi" Idanu ya zuba mata yana jin kamar yaje ya rungometa yay kissing pink lips ɗinta koya samu sauƙi. A zahiri kuma ya sakar mata murmushi tare da faɗin. "ok dear i love you" "thanks"tace a taƙaice. Girgiza kai yay yace. "you can say you love me too? Mene yasa ba zakice kina sona ba,bayan nasan cewa aƙwai soyayyata a zuciyarki,matan hausawa ba sam baku iya soyayya ba,da yawanku idan ance maku i love you ba kusan cewa i love you too,wlh na ƙarace maki i love you kika cemin wani thanks saina fasa baki"ya ƙare maganar rai ɓace kana ya fice daga cikin sashin gaba ɗaya. Da gudu ta faɗa jikin Mai babban ɗaki tana sakin kuka. "uhm duniya kenan ai,kinƙi mai lallaɓaki yanzun ai zaki so mai takuraki kuma bana da ikon magana,kin ni bani sandana naje ɗaki na gabatar da salla" "Ammi zuciyana ciwo bana jin daɗi rayuwar nan,wai wacece ni?nina gaji babu wanda zanji daɗi wajansa,kema yanzun kina fushi dani"ta ƙare maganar tana sakin wani kukan. Kanta Mai babban ɗaki ta shafa tare da bubbuga bayanta alamar rarrashi. "Zarina" Wannan shine karon farko da Mai babban ɗaki ta kira real name ɗinta,lafewa tayi jikinta tana sauke numfashi. "bansan yaya SAIFUDEEN yake a fuska ba,amma nasan cewa girman addininsa da kuma tsoran Allah da yake dashi bazai taɓa sawa ya aikata abinda kike zarginsa dashi ba,za kiji kunya kuma zaki dana sanin lkc'n da kika fahimci wanene shi ɗin,dake dashi babu wanda na sani,ko duka ƙaddara ne ya haɗani daku,kamar yadda ƙaddara ke bibiyana haka kuma ke bibiyarki,kici gaba da addu'a domin ki samu damar tuna asalinki,kici gaba da addu'a domin neman zaɓin ubangiji,kici gaba da addu'a domin neman kariya daga sharrin wannan masarautar" Kai Zarina ta ɗaga tare da zubawa Mai babban ɗaki idanu,a ranta tace wata kam duk wani abunda ake aikataw a wannan masarautar tana sane dashi,tana jin tausayin kanta amma a wannan lkc'n tafi tausayin Mai babban ɗakin fiye da kanta. Hawayen fuskarta ta goge tare da kama Mai babban ɗaki ta kaita ɗaki tare da shimfiɗa mata dadduma domin sallah. Itama ɗaki bedroom ɗinta ta huce,tana zuwa ta shimfiɗa dadduma tare da gabatar sa salla,tana gamawa ta fara tilawan alkur'ani saida tayi wajan izu uku kana ta gabatar da sallar issha'i da kuma ashan sannan ta cire kayan jikinta tare da sanya wata farar rigar bacci,bed ta faɗa tare dajan pillow ta rumgometa tana jin wani ƙamshi na musamman na dukam hancinta. Tabbas wannan ƙamshin sane shi kaɗai ta sani mai irin wannan parfume ɗin. Sai a lkc'n ta tuna rigar tana ɗaya daga cikin kayan daya siya mata. Lumshe idanu ta ƙarayi tana jin wani irin abu na musamman na ratsa zuciyarta da kuma gangar jikinsa,amma sakalcinta ya hana ta fahimci a salin dake ranta. A haka bacci yay gaba da ita. *_kogi_* Sannu a hankali yake taka steps ɗin benen jirgin cike da kuzari da kuma jarumta,yana zuwa step ɗin ƙarshe ya ware manyan gajiyayyun idanunsa da suke a lumshe. Babban filin tashi da jirgin ya zubawa idanu kamar mai son ganin wani abu. Yana nan tsaye wani mutum yazu cikin sauri ya miƙa mata wani ɗan ƙaramin abu kana ya juya da azamarsa. Abin ya zure cikin aljihun wandonsa kana ya ƙarasa sauka daga cikin kan step ɗin. Ɗan ƙaramin tsaki yaja ALLAH ya gani bai son jira shiyasa yace Abbunsa ya bashi address na gidan da yake ciki yaƙi. Ya san cewa Abbun nasa bashi da wani gida a nan garin,hasalima mamakin yake da yace yana KOGI yake,basu da wani ƴan uwa a kogi,a cameroon suke kamar yadda shima aka ɗaukosa daga cameroon zuwa illori sabida su ƙwantar da tarzuma,daga illorin kuma ya samu sanarwar an sauya masa aiki zuwa garin bilhas,kuma cikin masarautar bilhas ɗinma gaba ɗaya domin kula da lafiyan Mai bartaba. A karo na biyu ya ƙara jan wani tsakin musamman ƴan mantan da yaga sun zuba masa idanu tamkar zasu cinyesa ɗanye. Agogon dake manne saman tsintsiyar hannunsa ya ɗan shafa kasan cewar agogon apple ne. Nan take ya kawo haske,ɗan juya idanunsa yay ganin har sha biyu na dare ya gota. Da sauri wani mutum ya ƙarasu wajansa tare da duƙawa yace. "Captain Saifudeen Bilyan hakane?" Jinjina kai kawai Saifu yay ba tare daya tankasa ba. Jakar hannunsa ya karɓa tare da faɗin. "am Kamis yahya ur father's drever les go"yana faɗin hakan yay gaba tare da buɗe boot ya sanya jakar Saifu ciki. Taɓe baki Saifu yay tare da faɗin. “Talkative” Hannayensa ya tura cikin aljihun wandonsa kana ya mara masa baya cike da nutsuwa da kuma izza. Cike da ladabi Kamis drever ya buɗewa Saifu side ɗin baya. Sai a lkcn Saifu ya cire kai ya kallesa murya can ƙasa mai ɗan sauti yace. "jaa jikinka,ni bana da hannu ne halan,ko kuma ni ɗin Sariki ne da motar ma sai an buɗe min" Murmushi kawai Kamis yay cikin girmamawa yace. "tuba nake" Kafaɗa sabi ya ɗaga alamar ko a jikinsa. A hankali ya zura jikinsa cikin motar kana ya zauna tare da ɗan kishin giɗewa. Hannunsa ya santa saitin zuciyarsa da har yanzun bai daina har bawa ba,ya ɗan murya tare da dannewa. Lumshe sleepyn eyes ɗinsa yay tare da lumshe idanunsa cikin zuciyarsa yace. "rayuwa kenan aduk lkc'n da kaso kare kanka daga wani abun a kuma dai² lkc'nne wani abun ke ƙara shigowa rayuwanka ba tare daka shirya hakan ba,bai san daɗin soyayyar ba,haka kuma bai san jin daɗi ba,yasha wahala sosai a rayuwarka,ka sancewarsa mutum mai ƙarfin guiwa shine ya sanya baya taɓa sarewa da daga rahamar ubangiji,ya sani kuma ya yarda hakan akan cewa komai lkcne,tun yana ƙwana saman ciyawa yaci ganye da ruwan ƙorama,daga nan ya dawo ƙwanciya saman simiti yasha kuma ruwan rijiya,rayuwa na tafiya kuma ƙaddararsa na ƙara sauyawa,daga nan ya koma ƙwanciya saman tabarma yasha ruwan buhal,haka nan ya koma ƙwanciya saman katifa yasha ruwan fanfo,yau shine yakai wani mataki da zai ƙwana saman gado kuma yasha dukkan kalan ruwan daya keso da kuɗinsa da gominsa saɓanin da" Wani murmushin takaici yay a lkcn baya da aka goranta masa wai bashi da mahaifi shi ɗin shege ne.... *Afuwa da rashin posting jiya,kusam week ɗin biki ne ga kuma makaranta,so ina neman al'farmar zanna tsallaken ƙwana guda,idan nai posting yau sai jibi,nima ba'a san raina ba amma babu yadda zanyi sabida exam pls bear with me* _THE NEW EMIR LITTAFIN KUƊI AKAN 200 NAIRA,MAI BUƘATAR VIP ZAI BADA 500 DOMIN SAMUN LITTAFAN DANA RUBUTA NA KUƊI,ZA'A TURO DA ASUSUNA 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK,SAI SHAIDAR BIYA TA WANNAN NUMBER 08119237616 BABBAN ALBISHIR AƘWAI SABON BOOK ƊINA DA ZAI FITA BAYAN SALLA MAI TAKEN *UNCLE NE..!!* SALONSA NADA BANNE KAMAR YADDA KUKAJI SUNANSA SHIMA PAID BOOK NE A SHIRYA PAYMENT BAYAN RAMADAN_ *NIMCYLUV 🤏🏼🔥* *45-46* NIGHT POTING 🌚 Kallamar shege da aka haɗashi dashi ba ƙaramin dakula masa lissafi akai ba,amma kasan cewarsa mutum mara sanya damuwa a zuciya ya tattara kallmar yay watsi da ita,sabida yasan koda shi shegene aiba shine ya haddasa faruwar hakan ba. Bare yay imani da Allah Abbunsa bazai taɓa aikata wani abu ga wata ƴar mace ba har ace ta samu ciki da haifesa. Ƙara taune lips ɗinsa yay yana jin kamar ƴanzu abin ke faruwa. Jin drever'n ya tsaya da dreving ya sanyashi buɗe gajiyayyun idanunsa wanda sukai masa nauyi. Idanunsa ya zubawa gidan sabida yadda ginin gidan ya birgesa. Jin drever ya buɗe masa ƙofane ya sanyashi ƙwaɓe fuska kana cikin nutsuwa ya zuro da ƙyawawan ƙafafunsa masu ƙyau. Hannunsa ya sanya duka cikin aljihun wandonsa kana ya ɗan jin gina da motar yaci gaba da ƙarewar gidan kallo. Kamis drever bayan ya buɗewa Saifu ƙofa ya zagaya wajan boot tare da ɗauko jakar kayansa. Wayarsa ya ɗauko jikin Aljihu kana ya kira wata number. Daga can ɓangaren akai picking call ɗin cikin murya mai daɗi akace. "tun kafin kace komai naji ƙamshin Sweethert kusa dakai,baza kawomin shi"yana faɗin hakan ya katse wayar. Dry Kamis yay tare da jinjina soyayyar dake tsakanin Alhji Bilyamin da yaronsa Saifudeen. Koda yake ba abin mamaki bane,domin ƙarfin soyayar uba da ɗa tafi haka. Jakar kayan Saifu ya ɗauka kana yay gaba yana faɗin. "Ƙaramin Alhji biyoni nai maka iso"taɓe baki Saifu yay tare da ɗauke kansa gefe guda. Cikin nutsuwa da kamala yake bin bayan Kamis har suka isa wani babban parlour dake gidan. Sosai parlour'n ya birgesa ba kajin komai sai ƙarar Ac'n dake bada iska cikin parlour'n. Parlour'n yana da part kusan guda huɗu da dukkan alamu ko wanne na aiki sabida yanayin wani ɗan duhun haske kaɗan dake fitowa ta cikinsa,guda ɗaya ne a rufe hakan na nuna shiɗin emty ne. Wani part yabi a hankali ganin Kamis yabi hanyar yana zuwa bakin ƙofa yaga harya kai jakar ya fito,sai da safe yay masa kana yay hanyar ficewa daga cikin gidan baki ɗaya. Hannunsa ya ɗura bisa handle ɗin ƙofar kana ya ɗan tura a hankali. Yana shiga ya jingina da jikin ƙofar tare da zubawa Abbunsa nasa dake zaune bisa kan duguwar sofa yana shan coffee idanu. Ganin Abbun nasa ya sanya yaji zuciyarsa tayi masa sanyi,raunin dake ɓoyewa ya bayyana a fili sabida idanunsa daya sauya kala tare da ɗan janye kaɗan. A hankali Abbu ya ajjiye glass cup ɗin hannunsa bisa senter table take gabansa,ajjiyar da yaji ana saukewa da kuma yanayin kallon da yaji ana binsa dashi ya tabbatar masa cewa sanyin idaniyarsa ya ƙarasu gareshi. Murmushi yay mai ɗan sauti dan yashan halin Saifu sam ko kaɗan bai gajiya da kallonsa tun yana ƙarami haka yake. Shi yar mamaki yake idan yaga yana binsa da kallon ƙurilla sai yaga kamar wani abune a jikinsa. Kansa ya ɗaga tare da sauke ganinsa bisa ƙyaƙƙyawar fuskar ɗan nasa,shima ƙuri yay masa da idanu ganin zallar damuwa da rauni sun bai yana saman fuskar Saifu'n. Sai yanzu yasan dalilinsa nason zuwa yaga gansa,ya tabbar yaje gejin da bazai iya danne damuwarsa ba,haka kuma baison wani yaga rauninsa idan ba shi ɗin daya saba gani ba. Ɗan juya masa idanunsa yay tare da ware hannayensa alamar yazu garesa. Da sauri Saifu ya zare picap ɗin kasan tare da cilli da ita kana ya ƙarasa wajan Abbun nasa da raguwar kuzarinsa. Yana zuwa ya faɗa jikin Abbu tare da sakin wata nauyayiyar ajjiyar zuciya,sai a lkcn hawayen da suke ƙwance cikin idanunsa suka samu damar silaluwa daga cikin idanunsa. Shuru Abbu yay yana sauraron ajjiyar zuciyar da Saifu yake saukewa ajajjere,a hankali ya sanya hannunsa cikin ƙwantacciyar sumar kansa ya soma shafa masa ita tare da hargisata haɗi da ɗan bubbuga bayansa. Wajan 10minutes suna haka jin ya ɗan lafa da sauke ajjiyar zuciyar ya sanya Abbu faɗin. "bata amince ba halan?"ya faɗa yana ƙara shigar da Saifu cikin jikimsa sabida jikinsa da yaji ya saki. A hankali Saifu ya ɗaga jajayen idanunsa tare da saukeso fuskar Abbu. Yayinda shima Abbun shi yake kallo. Runtsa idanunsa yay da ƙarfi yana yawon bakinsa nayi masa ɗaci,murya can ƙasa wacce iya Abbunne kaɗai zai iya jin abinda Saifu'n ke faɗa yace. "Abbu zargina take"ya ƙare maganar yana pouting lips ɗinsa. "zargi?to for what reason?" Lumshe idanunsa Saifu yay yana jin maganar nayi masa nauyi a laɓɓansa,cikin dakiya da jarumta ya riƙe hannun Abbun tare da faɗin. "Abbu waini ɗan iska ne fa tace,wallahi Abbu ni babu macen data taɓa birgeni bare nayi tunanin aikata wani Abun,akanta kawai na saɓawa Ubangina wanda yanzu haka na kejin kunyarsa matuƙa" "mene ka aikata na saɓun Ubangijin Sweetheart?" Turo baki Saifu yay tare daya mutsa fuska,kamar bazai magana ba sai kuma yace. "Abbuna i kissed her kuma na rungometa bansa menesa na aikata hakan ba,amma Abbuna ina sonta i want to marry her"ya ƙare maganar yana ƙwantar da kansa bisa ƙirjin Mahaifin nasa. Murmushi kawai Abbu irin nasu na manya masu sanin me suke,nisawa yay yace. "ka sani mana,soyayyane ya ruɗamin tunanin yaro,tun yaushane nake cewa kasanar da ita?nasan halinka idan ka nuna kana son Abu baka yi masa ta sauƙi,kana sonsa da dukkan zuciyarka,lafiyarka,dukiyarka,iliminka,kana iya sallama komai a kasan,gashi yarinya ƙarama nasn zautar da tunaninka kamar ba soldier ba"ya ƙare maganar yana dry. Ƙwaɓe fuska Saifu yay tare faɗin. "Abbu..!!" Shafa kansa Abbu yay yana danne dryar dake ransa yace. "karka damu baby,ƙuruciyar ke damunsa amma as soon as tasan abinda yake mata ciwo a zuciya zata gane Allah ɗaya ne,yanzu dai yaya Mai babban ɗaki daka daman da zancenta kullum?" Shuru Saifu yay masa ba tare daya tanka saba,sosai ya kejin nutsuwa na saukar masa. Damuwarsa n raguwa fiye da da. Shima Abbun shuru yay masa domin ya fahimci ya gaji da magana,shi hakanma yaga ƙoƙarinsa domin yafi kowa sanin waye Saifu da kuma tarin miskilancinsa. Hannu yasa zai zareshi daga jikinsa,Saifu yay saurin ƙanƙameshi tare da girgiza kansa murya can ƙasa yace. "No! Abbu barni pls" Jinjina kai Abbu yay ba tare da yace komai ba,babu jimawa yaji saukar numfashinsa alamun bacci yay gaba dashi,a hankali ya zareshi daga jikinsa tare cire masa rigar jikinsa da sojoji,murmushi ya saki kana ya sunkuya ya sumbaci ƙoshinsa. Remote ya ɗauka tare da ƙaro gudun Ac'n. Duvet ya ɗauka ya lulluɓesa kana shima ya ƙwanta bisa ƙasan ƙujerar saman carpet a haka bacci ya ɗaukesa cike da soyayyar ɗan nasa. Ƙarfe uku dai² ya soma buɗe gajiyayyun idanunsa wanda suke cike da bacci,cikin gajiya da kasala ya ware laɓɓansa tare da faɗin. "ALLAHAMDULILLAHIL LAAZI AHYAANA BAA'ADAMA AMATAANA WAA'ILAIHIL NUSHUUR" Sakkowa yay daga duguwar sofar tare dayin miƙa yay salati wa Annabi. Ɗagukunan dake jere a parlour yaɓi ɗaya bayan ɗaya. Daga nan yaga ɗakin da aka kai masa kayansa,shiga yay tare da nufar wata ƙofa,tunaninsa ya bashi dai² domin bathroom ne. Kayansa ya cire ya saƙale saman hanger kana ya haɗa ruwan zafi cikin jakuzie. Sosai ruwan yay masa daɗi yana jin yadda yake ratsa jikinsa. Tunawa da ita da yay ya sanya mararsa ta halba tare da ɗan miƙewa kaɗan. Idanu ya zuba mata yana kallon yadda take huci ita ɗaya,shi abin har mamaki yake basa bai tana tsintar kansa cikin wannan halin ba sai akanta. Cikin saɓon yanayin daya samu kansa aciki yasa hannu ya ɗura bisa mararsa wacce ya kejin tana dripping. Ƙasa yay da ita yana jin yadda take kokawa da hannunsa tana son yin sama,murmushi yay kaɗan wanda ya fidda zallan ƙyansa da ƙwarjininsa. Hakan da take ya tabbatar masa shi cikakken me lafiya ne. Tunanin mace kaɗai ya sanyashi yin hakan inaga ace ya kasance da ita,uhm sorry for her yana jin tausayin dukkan wacce zata shigo hannunsa. Da ƙarfi ya dannata tsakakin laps ɗinsa kana ya haɗe cinyoyinsa wace guda. Ya mutsa fuska yay jin yadda take huci ita ɗaya. Saida ruwan ya gama ratsa jikinsa sosai kana ya miƙe daga cikin jakuzzie'n. Wajan shower ya nufa ya sakarwa kansa yana jin yadda tsigar jikinsa ta mimmiƙe hakan ya bawa fatar jikinsa shigar masa da wani sahihin sanyi cikinta. A kasalance ya gama wankan tare dayin brush ya ɗaura al'wala. Yana fitowa yaje wajan kayansa ya sanya wata farar jallabiya mai sulɓi da kuma gajeran hannu hakan ya bawa murɗaɗɗan hannunsa damar bai yana a waje. Yana jin kansa na ɗigar ruwa ya share cump ya ɗauka ya taje sajen fuskarsa tare ma tsagaicin gemunsa yay ƙwance lib lib abin sha'awa. Wani sanyayyen parfume ya ɗauka tare da fesawa a jikinsa kana ya ɗauki laddauma ya shimfiɗa ya tadda salla raka'a biyu. Cikin sujjadarsa ta ƙarshe ya shigar da buƙatarsa ta neman zaɓin Allah kamar haka. "اللهم إني أ ستخيرك بعلمك،وأستقدرك بقدرتك،وأسأالك من فضلك العظيم ،فإنك تقدر ولا أقدر،و تعلم ولا أعلم،وأنت علام الغيوب ،اللهم إن كنت تعلم أن هذا آلامر (Allah ka mallakamin Zarina matsayin mata)خير لي في ديني ومعاشي وعا قبة أمري،عا جله فا قدره لي و يسره لي ثم بارك لي فيه، وإن كانت تعلم أن هذا آلامر شر لي في ديني و معاشي وعا قبة أمري،فاصر فه واصر فني عنه واقدرلي الخير حيث كان ثم أرضني به. (YA ALLAH INA NEMAN ZAƁINKA DOMIN ILIMINKA,KUMA INA NEMAN KA BA NI IKO,KUMA INA ROƘONKA DAGA FALALARIKA MAI GIRMA,DOMIN KAI NE MAI IKO NI KUMA BA NI DA IKO.KUMA KAI NE MASANI,NI KUWA BAN SANI BA,KUMA KAI NE MASANIN ABUBUWA FAKE.YA ALLAH IDAN KA SAN WANNAN AL'AMARIN (NA MALLAKAMIN ZARINA MATSAYIN MATA) ALHERI NE GARE NI A CIKIN ADDININA,DA RAYUWATA,DA KUMA ƘARSHEN AL'AMARINA-A WATA RAYUWAR,DA MAGAGGAUCIN AL'AMARINA DA MAJINKIRCINSA-KA ƘADDARA MINI SHI,KUMA KA SAUƘAƘE MINI SHI,SANNAN KA ALBARKANCE NI A CIKIN ADDININA,DA RAYUWATA,DA ƘARSHEN AL-AMARINA-A WATA RIWAYAR,DA MAGAGGAUCIN AL-AMARINA DA MAJINKIRCINSA-KA KAWAR DASHI DAGA GARE NI,KUMA KA KAWAR DANI DAGA GARE SHI,KUMA KA ƘADDARA MINI ALHERI, A DUƘ INDA YAKE KUMA KA SANYA NI IN YARDA DA SHI). Ya ƙare addu'ar ISTIHARAR idanunsa na fidda ƙwallar tausayin kansa,bai taɓa jin son wani abu ya shigesa farat ɗaya irinta ba,sosai ya kesonta da dukkan zuciyar. Bayan ya gama addu'ar ya ɗago da kansa tare da ƙara yiwa Allah kirari yana kammalawa ya fara tilawan alkur'ani mai girma da ɗaukaka,na yaji zuciyansa nayi masa sanyi wata nutsuwa na saukar masa,ƙarfi da hikimar alkur'ani kenan maganin duk wasu masifun duniya. Agogon dake saƙale a tsintsiyar hannunsa ya duba yaga har wajan huɗu da wani abu. Miƙewa yay tare da naɗe laddumar ya ajjiyeta a gefe,kana ya ɗauki alkur'anin ya ajjiye a muhallinsa. Cikin nutsuwa da kuzari haɗi izza da nuna shiɗin namijine ya soma tafiya yana mai lumshe idanunsa tare da fesar da iska ta cikin bakin,duk yadda yake da damuwa a zuciya a wannan karon idan ka ganshi baza ka taɓa cewa yasan wata aba wai ita damuwa da ƙuncin zuciya ba. Sosai haiba da hasken addini suka wanzu cikin ƙyaƙƙyawar fuskarsa. Ƙwarjininsa ya ƙaro fiye da ko yaushe. A parlour ya samu Abbunsa zaune shida wani magidancin mutum suna shira ƙasa². Gabansu shaƙe da kayan sahur domin ɗaukan azumi na biyar acikin azumin 29/30 da za'ai bisa tsarin irin na addini,wanda yake ɗauke bisa calender musulunci. Mutumin dake gaban Abbunsa ya zubawa idanu,ganin yana shirin ɗago kansa ya sanya yay saurin janye idanunsa daga garesa. Bakinsa ɗauke da sallah Ya shiga cikin parlon. Murmushi fal fuskar Alhji Bilyam ganin ɗan masa kuma gudan jininsa ya fito cikin ƙoshin lafiya. A hankali ya ƙarasu tare da zama bisa carpert ɗin kana ya saci kallon mutmin da Abbunsa ya kira da Alhji ABDALLAH. Cikin murya mai sanyi da kuma daɗi wacce nutsuwa ta gama cikata yace. "Barkanku da Asuba" A tare suka amsa masa da "barkai dai" Kafin su ƙara magana ya ɗauki gorar ruwa mai sanyi ya ɓalle murfinta ya manna bakin gorar bisa laɓɓansa. Sanyin daya ratsa cikin maƙoshinsa ne ya sashi ajjiyar zuciya mai ɗan ƙarfi. Abbune ya matsu masa da kayan sahur ɗin tare da faɗin. "oyyya lkc na ƙurewa" Ya mutsa fuska yay tare da kallon Abbun nasa cikin muryar sangarta da kuma shagwaɓa yace. "Abbu.." Murmushi Abbu yay daman yasan za'a rina. Plate ɗin da aka soyayya cips wanda yaji zallar ƙwai ya ɗauko kana ya sanya yatsunsa ya ɗauko tare da faɗin. "haa to ko buɗe bakinma sai nayi maka?" Girgiza ka Saifu yay cike da jin daɗi ya buɗe bakinsa Abbu ya saka masa cips ɗin cikin bakinsa. A hankali ya lumshe idanunsa tare da soma tauna cips ɗin a hankali. Alhji Abdallah kam tsayawa idanu yake binsu dashi cike da birgewa. Runtsa idanunsa yay sabida mikin dake neman dawo masa ɗanye cikin ransa. Haka Abbu yayta bawa Saifu cips ɗin yana ci. Kai ya ɗauke lkc'n daya miƙo masa fried indomie. Bayar da ita yay kana ya ɗauki dabino mai ƙyau guda baƙwai ya fara sanya masa cikin bakinsa. Lumshe idanu yay tare da ɗura kansa saman cinyar Abbun sabida daɗi da garɗin dabinon daya gama ratsa kunansa. Bayan gama ne ya ƙara bashi ruwa mai sanyi yana sha ana kiran Assalatu. Hannu yasa ya ɗan gemun dake ƙwance saman haɓarsa cikin ƙasa da murya yace. "Allahamdulillah" Miƙewa sukai gaba ɗaya suka jera tare da nufar masallacin dage wajan gidan. Saifu yana tsakiyarsu yayinda su koma suke gefe da gefensa. Suna tafe suna magana akan shawarar da suka yanke kafin tafiyar Alhji Bilyamin Umara. Bayan an idar da sallar asuba suka zauna domin yin lazimi sai wajan baƙwai na safe suka baro masallacin kowa ya shige part ɗin. Abbu harya ƙwanta saman makeken gadon dake ɗakin yaji an turo ƙofar ɗakin. Buɗe idanunsa yay ganin Saifu tsaye bakin ƙofa ya sashi sakin murmushi. Hannu ya miƙa masa alamar "yazu" A hankali Saifu ya ƙarasa jikin bed ɗin tare da ƙwanciya ya shige cikin duvet ɗin da Abbunsa ya lulluɓa. Rumgomesa Abbu yay tare da shafa kansa yace. "oyyya bacci" Kai ya ɗagawa Abbu kana ya ƙara shigewa cikinsa lkc guda bacci yay gaba dasu. Washe gari Misalin biyar da rabi Saifu ya farka daga baccin daya ɗaukesa bayan yayi sallar la'asar. Bakinsa ɗauke da addu'a ya sauko daga kan bed ɗin,yana miƙewa ya nufi toilet tare da cire boxer'n dake jikinsa ya wanke tas kana ya ɗan zauna akan toilet domin rage cikinsa,bayan ya kammala ne ya ƙarasa wajan shower ya sakarwa kansa ruwa. Yana gamawa yay brush kana ya ƙara ɗaura wata sabuwar al'wala. Towel ya ɗauka tare da ɗaurawa bisa waist ɗinsa. Jikinsa na ɗigar da ruwa ya fito daga toilet ɗin,a gaban dressing mirrow ya zauna. Wani lotion ya ɗauka mai ƙamshi da kuma sauƙin zafi a fata,ya fara shafawa jikinsa,yana gamawa ya fesa wani sihirtaccen parfume Ohudmood mai daɗin ƙamshi da kuma sanya zuciya sanyi. Wajan wardrupe ya ƙarasa inda jiya ya ajjiye kayansa ciki. Wani long blue crzy jeans ya sanya tare da wata ash ɗin t.shirt wacce akai mata rubutu da manyan baƙi aka rubuta. “HAPPINESS” Sanya t.shirt ɗin yay kana ya taje ƙwantaccciyar sumar kansa wace tayi ƙwance har wuyansa sai ƙyalli yake. Lumshe idanunsa yay tare da taune jajayen laɓɓansa. Wayarsa dake yashe saman bed ce ta soma ƙara alamar kira ya shigo. Wayar ya ɗauka tare da katse kiran sabida ganin number Abbunsa ce. Da ɗan sauri ya cilla wayan cikin aljihu kana ya sanya half shoe na maza yay waje. A tsaye yaga Abbun nasa shida mutumin jiya Alhji Abdallah. Kallonsu kawai yay tare da kawar da kansa gefe yana mamakin yawan maganar da suke wacce bata ƙarewa. Alhji Abdallah ne ya kalli Saifu tare da faɗin. "Captain muje part ɗina a can yau zakai buɗe baki"jinjina kai kawai yay kana ya mara masu baya. A nutse suke tafiya yana binsu a baya har suka iya wani babban parlour da sallama suka shiga cikin direct wajan danning area suka nufa inda suka hangi mutane zaune. Suna zuwa kowa yaja kujera ya zauna wajan ya ƙarewa kallo kana ya yaja kujera ya zauna tare dayin ƙasa da kansa ya soma latsa wayars. Alhaji Abdallah shine ya kalli Sultaner yace. "Mom Za..."sai kuma ya shiru tare da ƙara cewa "Wannan Saifudeen kenan ɗan *UNCLE NE* Captain wannan itace matana ga kuma mahaifiyata Mamu"sai a lokacin ya ɗaga kai ya kalli Mom wacce take farcing ɗinsa,kafeta yay da idanu haka nan ya samu kanta da ƙara ganin fuskarta. Ganin ya kasa gane abinda yake son gani ya ɗauke kansa tare da saukesu kan Mamu cikin sassayyar murya yace. "barkanku da yammaci ya azumi fa?" Mamu ce tai murmushi tare ta shafa kansa cikin jin daɗi tace. "Allahamdulillah ya naka"kai kawai ya jinjina mata suna cikin haka aka ƙwala kiran salla. Cikin nutsuwa suka fara buɗe baki tare dacin Ƙosai da Kunu wanda yaji kayan ƙamshi,sai haɗin lemon Abarba mai sanyi. Saifu dabino kawai ya sanyawa bakinsa tare da shan ruwa mai sanyi. Gaba ɗaya suka miƙe tsaye tare da nufar masallaci. Har sunje ƙofa Saifu ya tsaya tare da kallon wajan danning area ɗin yace. "Ayya Mamu lkc fa"yana faɗin hakan yabi bayansu Abbunsu da ɗan sauri suka nufi masallaci. Bayan sunyi salla sun dawo sun ɗanci abinci Saifu ya shige bedroom ɗinsa yabar su Abbu suna magana. Yana shiga ya faɗa toilet ya sakarwa kansa shower. Bayan ya fito ya sanya three gauter ya zauna bisa wata haɗaɗdiyar kujera tare da ɗaukan system ɗinsa ya fara dannawa. Wajan 10minutes Abbu ya shigo hannunsa ɗauke da tablet da glass cup yana zuwa ya janye system ɗin tare da sanyawa Saifu maganin cikin bakinsa ya kafa masa glass cup ɗin. Runtsa idanunsa yay sabida ɗacin maganin daya sauka saman halshensa. Ƙwaɓe fuska yay tare da kallon Abbu yace. "Abbu am tried magani zaimin illa haka nan fa" Shafa kansa Abbu yay tare da faɗin. "am sorry sweetheart haka ƙaddararka yake wata rana sai labari,na rasa yaya zan maka Saifudeen ace mutum shekara 35 amma ka kasa gane matsalarka ka nemi matan aure halan sai ciwon yaci ƙarfinka tukun?" Turo baki yay tare da miƙewa ya faɗa jikin Abbun ya rungomesa yace. "am so sorry Abbu" Hannunsa yaja ya ƙwantar dashi bisa bed kana yaja masa duvet tare da ƙaro gudun ac'n,sunkuyawa yay wajan fuskarsa tare da faɗin. "am sorry mah luv kaine haskena kuma kaine burina dake nake taƙama,banson takuraka Allah yay maka Albarka ya baka wacce zata kula da kai ta ɗebe maka damuwar da kake tare ita"sumbatar ƙoshinsa yay kana ya fice a ɗakin. Shuru Saifu yay yana mai jin tausayin Mahaifin nasa a haka bacci ya ɗaukesa. _Masarautar bilhas_ Ƙwance tashi babu wahala wajan Ubangiji da kuma dukkan wanda yake raye a doran ƙasa. Cikin ikon Allah da hukuncinsa yau ankai azumi na ashirin cif. A kuma yau kuma aka fara sallar TAHAJJI bisa al'ada kuma wasu suke tashe da kuma kiɗan gwauro. Zaune take bisa duguwar kujera lkc zuwa lkc ta kan kuke ƙwallar dake fita ta cikin idanunta. Sosai take jin wani abu mai kama da kewa a zahiri kuma bata san kewan mene ba. Ko dan Lil prince yaje Dubai ne? Shine tambayar da taiwa zuciyarta. Hannu tasa ta ƙara goge hawayen dake sauka cikin idanunta zuwa kan fuskarta. "uhmm wanda yace zai haɗiyi gatari ai saika sakar masa ƙota,Kulsum maza ɗauki kayan can kikai a ɗinka maku kinga Salla ya kusa,da lace da atamfar da kuma shaddar na wancan sakalyarne,sauran kuma naki" Cikin girmamawa Kulsum ta ƙwashi kayan kana ta fice. Ita dai Zarina na jinsu tai masu shuru sabida tasan babu wanda zai iya sanin abinda yake damunta bare kuma ya fahimceta. Wayar Mai babban ɗaki dake saman senter table ce ta fara ringing. Wajan kira na biyar kenan hakan tasa Zarina miƙewa a hankali tare da kallon Mai babban ɗaki ashe sallar lafila ta tayar. A hankali ta fara tafiya zuwa wajan wayar. Tana ɗauka kiran na tsinkewa. Taɓe baki tayi tace. "wannan koma waya aƙwai naci ɗan masifar tsiya"wani kiranne ya ƙara shigowa. Number ta zubawa idanu. "ɗauki mana"cewar Mai babban ɗaki. A sanyaye tayi picking tare da mannata saman kunnanta cikin siriyar murya tace. "Assalamu Alaika/ki" Ajjiyar zuciya mai ƙarfi Saifu ya sauke,ƙara rungome pillow'n dake ƙirjinsa yay,yana jin wata nutsuwa na saukar masa. Shuru yay tare da lumshe idanunsa yana sauraran yadda take ƙunƙoni ƙasa². "idan ba'a da niyar magana a kashe wayar mana" A karan farko bayan rabuwarsa da ita ya saki wani tattausan murmushi tare da fesa mata hucin bakinsa ta cikin wayar. Saurin lumshe idanunta tayi sabida tsigar jikinta da taji yana tashi. Mirginawa Saifu yay tare da sanya hannusa ya ɗora bisa mararsa cikin wata murya mai amo da kuma sauri kaɗan yace way... 😂sorry fa ashe kunata jirana nai posting ko,yasin nayi baƙine tun safe. Sorry babu edited _THE NEW EMIR IS FOR SALE CONTACT TO SUBSCRIBE 08119237616_ THE NEW EMIR *47-48* #PERIOD PAIN Dedicated to all Women wacce take tsintar kanta cikin halin period pain like ZARINA WANNAN PAGE ƊIN BONUS NE GA ƳAN AJIN TUBAR KALLA🤣Heroine where are you..? masarautar bilhas na kira an fara surƙulle.... "Wayyo zaki fasamin kunne"ya ƙare maganar yana ƙara sakar mata numfashinsa. Zaro idanu tayi tare da saurin sanya hannu ta danne ƙirjinta sabida wani bugawa da ƙirjinta yay da ƙarfi. Sam ko a mafarki ba tayi tunanin za taji muryarsa ba. Balle cikin kunneta,lumshe idanu tayi tana sauraron yadda yake fidda numfashi a hankali. Ƙara mirginawa ya ƙarayi yana ware idanunsa ya ɗagasu saman silin ɗin dake bedroom ɗin. Jin tayi shuru taƙi magana ya sashin faɗin. "who i am speaking with?" Murguɗa baki tayi kana cikin tsiwa tace. "ohuuu" Zaro idanu yay cike da mamaki dan baiyi tunanin tana da tsiwa har haka ba,ɗan murmushi yay sabida gaba ɗayanta iya ƙirjinsa ta tsaya. "Ammi salla take idan ta idda ka kirarta" Ɗan tsaki yaja kaɗan mara sauti kana yace. "uhmm ba ita na kira ba nima,na kira rayuwar Saifudeen ne kuma Thank God she pic my call" "wace rayuwar raka?" Ɗan runtsa idanunsa yay kaɗai yana jin yadda cikinsa ya fara yi masa ciwo,domin wajan wata huɗu kenan baiyi ba. "tana nan wata ƙwailan yarinya" Ƙwaɓe fuska tayi kamar zatai kuka sai kuma ta fara ƙoƙarin kashe wayar. Cikin sauri yace. "katinki ko nawa?wlh kika kashen waya sai halbeki da bindiga" Saurin zare idanu tayi cike da fargaba,sai kuma ta murmuguɗa baki. "laaaa nine kike murguɗawa baki,uhmm lallai wlh kin ɗauki bashi you don have to worry" Ƙwaɓe fuska tayi kana tace. "ni..ni yaushe nayi hakan" Jinjina kai yay kana ya kiba kansa bisa kan pillow yace. "RINAAAA.." Yadda ya kira Rinaa tare da jan a ɗin ƙarshe ya sanya tsigar jikin miƙewa,cikin sanyin jiki tace. "Na'am" Taune lips ɗinsa yay kana ya ware manyan idanunsa yay cike da wani sabun shauƙi yace. "mekike yanzu har haka?" Jin motsi a bayanta ya sanya ta juya sauke numfashi tayi ganin Hadima Kaltume ce take riƙe da ita zuwa ɗakinta. Shurun da ya jine ya sashi faɗin. "uhmmm" "bacci zanyii" Taɓe baki yay kana yace. "bacci bako wanka ohyaa maza jeki bedroom Allah yasa naji kin kashen waya" Juya idanunta tayi cike da mamaki ta soma juya kanta tana ƙarewar parlour'n kallo. "keee dilla ni Aljanine aka ce maki maza shigee" Ba tare da tayi magana ba,ta shige cikin bedroom tana zuwa tace. "gani bedroom" "shiga bathroom 20minutes na baki kada ki manta da al'wala" Turo baki gaba tayi tace "to ai bana Salla" Wani ƙawataccen murmushi yay domin har ransa yaji daɗin maganarta,a zahiri kuma yace. "meysa" Wata kunyace ta kamata domin bata san ta faɗin hakan ba,turo baki tayi tacem "uhmmm uhmmm" Kaiya langwaɓar gefe guda cikin can ƙasa da murya mai cike da zalla shauƙi haɗi da so da ƙauna yace. "eyee ƴar ƙwailar ta girma saura kaɗan" Da sauri ta ajjiye wayar bisa kan bed ta faɗa cikin bathroom,ruwan zafi ta haɗa tare da zoba turaren miski ta shiga cikin ruwa lumshe idanunta tayi sabida ruwan daɗin ruwan da taji. Ƙare ware cinyoyinta tayi ruwan yaci gaba da ratsa cikin jikinta,haka ƙamshin turaren miskin yana bin jikinta. Tana gabawa tayi tsarki da sabulun miskin kana tayi brush ta ɗaura al'wala. Handrayer ta juna tare da busar da gashin kanta. Cikin sauri ta fito ta nufi wardrope tana zuwa ta ɗauki wasu kayan bacci riga da wando masu kalan pech. Gashin ta cure waje guda kana ta fesa turare mai daɗin ƙamshi. Harta zauna ta tuna da wayar still kiran bai tsinke ba. Tsaki taja tace. "nana tacce ɗan anaci"tana faɗin hakan ta manna wayar a kunnanta. Numfashi ya sauke tare da kallon Abbunsa wanda ya shigo yanzu bashi magani. "Abbuna wai nine ɗan a naci fa"murmushi Abbu ya shafa kansa cikin raɗa yace. "sorry boy" Sai yanzu ta ƙara gasgata rashin kunyarsa waya da budurwa a gaban Dad ɗinsa. Dariya suka saki gaba ɗayansu,domin sunji abinda tace,gyara zamansa yay yana amsar maganin da Abbu ya bashi yace. "waye budurwan,nine na taɓa cewa ina sonki ne?"ya faɗi maganar mai cike da ɗan gwaranci,domin har yanzu zallan hausa bai gaba zama bakin saba,tun yana 10years suka koma cameroon da zama. Shuru tayi ba tare data kulasa ba,shima shuru yay yana fakar idanun Abbu kana ya wasa maganin ƙasa bed. Sam Allah bai haɗa jininsa da magani ba. "yi addu'a bana baki san aljanin dazai kawo maki ziyara ba,sauƙinta ɗaya a Ramadan muke" Cike da tsoro ta farayin addu'ar kana ta shafa a jikinta. "nayi fa" Numfashi ya sauke a hankali lokacin Abbu tuni ya fita da yaga yasha maganin,wata murya mai sanyi da kuma daɗin sauraro yace. "I luv you Rina" Idanu ta runtse da ƙarfi da ace tana da iƙon son sanya zuciyarta ta soshi babu shakka da tayi hakan,amma a kullum tsarsa take fiye da ko wanne lokaci. Shuru kawai tayi masa domin idan tace zatai magana babu shakka baza ta faɗi mai daɗi ba. Dai² ta bakinsa yay a speaker'n wayar kana ya sakar mata wani gigitaccen kiss wanda ya banda sautin. "mu'ahhhh 💋"yana faɗin hakan ya kashe wayar tare da cilli da ita gefe,sabida wani irin raɗaɗi daya keji cikin zuciyarsa. Lumshe idanun yay tare taune laɓɓansa tamkar ya rabasu gida biyi sabida turirin azabar daya kejin cikin ransa. Wayar tabi da idanun sabida wani sabon yanayi daya saukar mata,kanta ta cura cikin pillow tare dakin wani wahalallan kuka mara sauti. Ita ɗaya tasan abinda yake damunta,ita kaɗai tasan abinda zuciyarta keso,ita kaɗai tasan abinda gangar jikinta ke muradi,ita kaɗai tasan kewan abinda kunnuwanta sukai. Cikin shassheƙar kuka bacci yay gaba da ita. Abbu na fita ya miƙawa Alhaji Abdallah bandir ɗin 1k kusan bandir biyu,haka ya Alhji Abdallah ya amsa badan ransa yasu ba,sabida matsan tawar Alhaji Bilyamin. Saifu kowa bacci ɓaro da bai san lkc'n daya saceshi ba,ya hadda masa katsewar tunanin da yake. A haka yay bacci zuciyarsa cike da ɓacin rai. Washe gari Ta tashi jiki babu kuzari haka dai tayi wunin rana ko surutun da take yiwa Mai babban ɗaki bata samu damar yi ba. Hadima Kaltume da kuyanga Kulsum ne kaɗai ke shirya abinda za'ai buɗe baki. Sabida Zarina ba azumin take ba,ga kuma wani ciwon mara daya sanyata gaba kamar zai kata lahira,da aduk wata wannan abin take fargaba sabida ciwon cikin da take. Yana ƙwance saman carpert sa juyi take gaba ɗaya jikinta rawa yake,ga wani a zababban zazzaɓi dake shirin saukar mata. Zufa ce kawai ke karyo mata duk da sanyin A.c'n dake kaɗawa da kuma yalwatacciyar iskar dake kaɗawa a hankali tana ratsa jikin ɗan adam. Amma baisa ta daina jin zufar da ƙwaranyo mata ba. Mai babban ɗaki dake kishin giɗe bisa tattausan cosin ta numfasa tare da faɗin. "Ke kinci baki son magani an taɓa ciwo babu magani,kai wannan abuba da zamani mu ina mukasan wani ciwon ciki,gaki da shegen son zaƙi kamar jikar shazomamu ba dole ciki yay ciwo ba" Kuka Zarina ta sanya sabida azabar daya isheta zuwa yanzu kam ko kuzari babu jikinta sabida tsananin ciwo,a hankali ta soma birgima tare ƙara sautin kukanta. Wayar Mai babban ɗaki dake bisa kujera ta fara ringing a hankali tace. "kulsum pic the call" Hannu Kulsum ta sanya tare da ɗaukan wayar,screen ɗin wayar tabi da kallo tace. "Vedio call ne Ammi"cewar kulsum sabida itama bakinta yabi na Zarina na faɗin Ammi. "ɗauki man"Mai babban ɗaki ta ƙarasa faɗa tana maida kanta saman pillow. Da mamaki tabi wayar da kallo ganin number babu suna. Cikin far nutsuta ta sanya wannan tare da connectiny na vedio. Ƙyaƙƙyawar fuskarsa ta bai yana mai ciki da haiba da kuma hasken muslunci Da hanzari Kulsum ta sunkuyar da kanta sabida wani ƙwarjini da yay mata. Zubewa tayi har ƙasa tace. "barka da yammaci ya azumin?" Lumshe idanunsa yay ba tare daya amsata ba yace. "wake kuka kuma?" Da saurin ta jingine wayar saman sofa inda zai iya ganin Zarina dake ƙwance ƙasan carpet tana rera kuka. Lumshe idanunsa yay tare da fesar da wani zazzafan numfashi ta cikin bakinsa,a taushashe yace. "cikinne halan?" Da sauri Kulsum tace "eh"gaba ɗaya haibarsa sun cikata. Jinjina kai yay yace "Uhmm Kulsum zamu ruwan zafi a bowl da ƙarfin towel" Da sauri ta ƙara miƙewa ta nufi kitchen domin samo ruwan zafi kana ta huce bathroom ta ɗauki ƙaramin beby towel mara nauyi. Numfashi Saifu ya sauke yana kallo yadda ta ɗura hannunta bisa cikinta sai kuka take gaba ɗaya fuskarta ya haɗe da majina da hawaye haɗi da yawo. A hankali ya gyara zama murya can ƙasa yace. "sorry Rina sorry pls" Ina sam Zarina bata san mene yake faɗi ba,sabida ciwo ya riga dayaci ƙarfinta. Bowl ta towel ta ajjiya kusa da Zarina duk abinda suke yana kallonsu. "maza ɗaya rigarta kiɗan jaaa siket ɗin ƙasa kaɗan maranta ya bai yana"ya faɗi hakan yana haɗe rai tamau sabida kallon mamakin da kulsum tayi masa. Yadda ya faɗa haka tayi tana gamayin hakan yace. "ohyaa sanya towel ɗin cikin ruwan zafi saiki ɗan fara murza mata saman cikinta zuwa mararta" Da "to"ta amsa masa kana ta farayin abinda yace. Wata ajjiyar zuciya Zarina ta sauke sabida yadda taji daɗin saukar ruwan zafin saman mararta. Ajjiyar zuciya ta fara saukewa jikinta yay laƙwas ta tsaya da kuka sai shassheƙa kamar ta haɗiyi zuciya. Bayan ta gama yace. "ɗauki wayar ki ɗura bisa kunnanta"duk yadda yace haka tayi a hankali ya gyara zama cikin zazzaƙar muryarsa yace. " Bisimillah" Saida ya faɗa sau uku kana ya fara yi mata addu'ar samun sauƙi wajan ubangiji. Saukar numfashinta yaji sosai tana yi tana sauke ajjiyar zuciya alamun bacci ya ɗauketa. Numfashi ya sauke sabida soya da maƙoshinsa ke masa,a sanyaye yace. "ɗauke wayar idan ta farka ki haɗa mata tea mai zafi da kauri ki mata"yana faɗin haka ya disconnecting na kira. Cike da mamaki Kulsum take kallon Zarina inda tayi luff saman carpet tana sauke numfashi. Miƙewa ta ajjiye wayar kana taci gaba da aikinta. Wajan Saifu shima ficewa yay daga parlour ya samu Abbunsa shi ɗaya yana kallon tafsir,key ɗin Abbu ya amsa kana yay waje domin zaga gari. A hankali yake dreving cike da nutsuwa da kamala,yana tafe yana sauraran daddaɗar ƙira'ar dake tashi a cikin mutarsa cikin suratul Ahzaaab,a hankali laɓɓansa ke motsawa alamin bin karatun yake tym to tym yana lumshe idanunsa sabida daɗin ƙaratun da yake,can ƙasar zuciyarsa kuma fal yake da tausayin Zarina,sosai yake jin ciwonta a jikinsa domin yafi kowa sanin zafi da raɗaɗin ciwon ciki. Taune laɓɓansa yay kana ya sanya hannu yaja ma dai² cin gemun dake manne bisa haɓarsa. A haka yake dreving cike da nitsuwa harya isa wani babban gida wanda kana ganinsa kasan yaji kayan mure rayuwa ko ina matakan tsaro ne a wajan. Wanda sukaiwa kadangar gidan ƙawanya. Ɗan kansa yay saman gidan inda aka rubuta *Disable and Opanage house* lumshe idanunsa yay tare da murza kan motar ya ɗan danna horn a hankali. Tun kafin ya ƙarasu get ɗin getman ya hangame masa ƙofar get ɗin,cikin ƙwarewa y cilla hancin motar cikin harsbar gidan nakasassun da marayun. Yana fitowa wani mutum ya ƙarasu wajan tare faɗin. "sir how can i helf you?" Murmushi Saifu yay kana yace. "daman shiga zanyi wajan manager'n wajan,but tunda kaga fine"hannunsa ya saka cikin aljihu kana ya zaro bank Tyler tare da ɗauko pen ya cike masu komai hadda sa hanunsa kana ya saka sauran tyler cikin aljihunsa ya miƙawa mutum takaddar hannunsa. Cike da mamaki mutum ya zaro idanu tare da faɗin. "what sir 2million na mene?" Mota Saifu ya faɗa tare dayi mata key kana ya zuro kansa ta ƙofar motar yace. "aci gaba da kula da marayu da nakasassun fisabilillah" Cikin farin cikin mutumin yace "sir sunanka address naka pls". Murmushi kawai Saifu yay tare dajan motar da gudu ya fice daga cikin gidan. Da kallo mutumin yabisa tare da mamaki irinna Saifu yay sadaka but baison asan shine yay. Hannunsa ya ɗaga sama yace. "Allah kada fawa wannan mutumin Ubangiji yay masa albarka fiye da tubansa,ya jiƙansa fiye da tunaninsa,Ubangiji ya sanya haske cikin rayuwarsa,Allah ka bashi abinda ya keso duniya da lahira"yana faɗin hakan ya juya da sauri ya nufi office ɗin manager yana shiga yay masa bayanin komai. Cike da farin ciki shima yay masa addu'a domin daman kuɗinsu yay ƙasa suna buƙatar abubuwa da yawa musamman yadda salla yazu. Kai tsaye Saifu gidan da yake zaune ya nufa yana shiga ana kiran sallar magrib. Lumshe gajiyayyun idanunsa yay tare da furta. "Allahamdulillah" Yana fitowa daga cikin motar su Abbu na fitowa daga cikin gida zasu masallaci. A hankali ya rufe motar tare da murza key,bayansu yabi da ɗan sassarfa ya shige masallacin lkc'n har anta da kabbara. Bayan sun idar sunyi azkar kana suka fito tare da nufar cikin gida. Gaba ɗaya danning area suka nufa suna zuwa kowa yaja kujera tare da zama. A hankali Saifu yaja kujera ya zauna shima kana ya ɗan siyayi coffee a glass cup ya manna bisa bakinsa. Lumshe idaninsa yay yaci gaba da shan tea ɗin. Bayan ya gama yaja fruit gabansa tare da ɗaukan dabino ya sanya cikin bakinsa. Daɗi da zagin dabinon haɗi da garɗinsa suka ratsa cikin kunnuwansa,wanda suka haddasa masa rufewar idanunsa. Sosai dabinon yay masa daɗi cikin bakinsa. Saida yaci guda baƙwai kana ya ɓalli inibi bayan ya shanye,yana gamawa ya ɗauki Apple ya saka cikin bakinsa. Yana gama shan apple ɗin yaja ƙujerar baya tare dayin ƙyasa a hankali ya ware laɓɓansa yace. "ZAAHBAZZAM'U WATALATUL URUUF WASABBATIL AJJIRAA INNSHA ALLAH" murmushi Alhji Bilya yay tare da zubawa ɗan nasa idanu,sosai ya kejin soyayarsa a zuciyarsa,tunane² kala a ransa,yana son faɗa masa abinda ke ransa amma yana tsoro dan haka kawai yake shareshi domin yafi son yay komai cikin sirri,yasan har abada bazai taɓa kuka akan abinda yay masa komai daɗewa komai jimawa aƙwai randa zai masa godiya akan hakan. "Abinci fa naga duk tar kacan ruwa kasha" Shuru Saifu yay kana kuma ya buɗe idanunsa tare da zubasu bisa fuskar Mom wacce take sanya cips cikin bakinta,ganin tana ƙoƙarin ɗago kai yay saurin janye idanunsa. Kana ya kalli Abbu yace. "Abbu zuma nakeso ko dakakkiyar fura"ya faɗa yana pouting lips Gaba ɗaya suka ɗago kai suka kallesa,Mom,Mamu,Abba ankai azumi kowa yana son sanya abu mai ɗan nauyi cikinsa shi kuma yana neman wani abu ikon Allah. Shikam Abbu baiyi wani mamaki ba domin yasan hakan zai iya kasancewa wajan Saifu neman Abinda ya zama halayyarsa wanda yabi jini da tsokar jikinsa. "ok anjima za'a kawo maka"cewa mom jinjina kai yay tare da faɗin. "uhmmm nagode"yana faɗin hakan ya shige part ɗinsu tare da faɗawa bathroom yay wanka. Haka dai ya ƙarasa sauran sallolin kana yay shirin bacci bayan yasha furar da aka kawo masa. Number Mai babban ɗaki ya kira amma swcith up haka ya ƙwanta zuciyarsa fal tunaninta sabida yasan bata da lafiya. _Dubai_ Hankali ƙwance lil prince ke aiwatar da rayuwarsa ba tare data kura ba. Azumi ne idan yay guda biyar sai yasha guda 1 acewarsa wai bazai iya zama babu mace ba. A haka ya haɗu da wata yarinya mai suna Meera,haɗaɗɗiyace ajin farko,tun ganin farko da yay mata yaji mararsa ta halba da sauri kana cikin dauriya yace. "heyy" Juyowa tayi tare daci gaba da tuna cimgom ɗin bakinta kana tace. "ohh hello" Murmushi yay kana yace. "basai nayi maki maganar abinda ke raina ba,domin ganinki hakan ya tabbatarmin ke ƴar hannu ce,so ina buƙatar haɗin kanki" Wani shu'umin murmushi tayi kana ta ciro wani card a wayarta ta miƙa masa cike da yauƙi. Ganin accout number ta da sunanta da kuma bank name ɗinta yasan abinda take nufi. "wow smart gal"yan faɗin hakan ya ciro wayarsa yay mata transfer ɗin dubu ɗari biyar cif. Gyara zama tayi haɗin da ɗan banƙaru ƙirjinta kana ta zare glass ɗin idanunta tace. "Lil prince cikikakken sunan kuma NAJEEB KHALIS BILHAS ɗaga sarkin bilhas maici a yanzu,kana da aboki Yazeed shine best friend ɗinka ya kasance kuma lecture a N.S University,kana da gidan giya a ɓoye wanda ko mahaifinka bai san dashi ba,well kana ɗauke da zoɓen da idan babu shi babu wanda ya isa ya gaji sarauta,kana son Kuyangarka mai suna Zarina yayinda take maka kallon nagari bata san kaiɗin kumurcin macijine sara zai kaiga duniya,ka sadu da ƴan mata da yawa wanda ƙarfin tsafi da shirin jikinka yake sanyawa su mutu,yarinyar daka kashe ta ƙarshe Haseenatu ana kiranta da suna Seenat,number wayanka itane 0903333777 ba wannan ba aƙwai ɓoyayyan abu game dakai wanda ake ɓoye maka wanda dana su zan iya gaya maka" Saurin miƙewa yay tsaya zuciyarsa cike da mamaki haɗi da tsoro yake kallonta tare da faɗin. "wacece ke?mene kike nema dani?yaya akai kika san da abinda ko Mai martaba bai sani ba" Miƙewa Meera tayi kana tayi sama kallon sama da ƙasa tace. "bana buƙatar komai wajan sai ƙuruciyarka duk ta riga ta watse wajan wasu matan,amma hakan bai daman ba,kai infact ma dankai nazu Dubai kuma tun a kafin kazu nan na sanya ayimin bincike a kanka kuma na samu,ka sameni a gida kana duk ranar da zaka koma bilhas tare zamu tafi kada ka damu bazan takuraka ba,zanje matsayin baiwa duk sanda kake buƙatar ne ɗauke maka kewa ina maraba da kai" Tana faɗin hakan tasanya kai ta fice da cikin gidan tana kaɗa masa manyan bom bom ɗinta. Bai wani tunanin komai a kanta,burinsa kawai ya jisa cikin jikinta dan haka ya shirya zuwa after 10:30. Tun daga wannan ranar suka ɗinke shida Meera kullum suna tare,yayinda basa haɗuwa sai bayan ansha ruwa. Sun yanke shawarar ranar sallah zasu dawo bilhad inda Meera zata shiga matsayin Kuyanga.. **** ***** Kamar yaune ake faɗin saura ƙwana ashirin Ramadan yau gashi ankai azumi na shirin da tara. Kuma a yau ake sanya ganin watan zul ƙiida. Sosai fuskar Alhaji bilya ta cika sa farin ciki har bata iya rufe bakinsa. Sa ɗan sauri ya shigo part ɗinsa tare da faɗin. "My boy..my boy kana ta inane oyyaaa fito maza"yana faɗin hakan ya zauna bisa duguwar sofa. Saifu kam yana cikin ɗakinsa suna waya da best friend ɗinsa yana tsoka narsa akan zama jeni da suke. Haka dai sukai shirarsu cike da farin ciki inda yace shima Biyar ga sallah zai dawo. Yana tsaka da wayar yace Sufy..sai kuma yay shuru kana yace "i will call u lrt". Yana faɗin hakan ya miƙe tsaye tare da nufar parlour inda Abbun nasa yake yana zuwa ya gansa zaune bisa sofa. Ƙarasawa yay tare da zama kusan Abbu yace. "Ayya Abbu ka bani tsora fa what is going on?ya ƙara maganar yana kallon Abbun wanda har yanzu fuskarsa take ɗauke da farin ciki mara misaltuwa.. Rungome Saifu yay tare da shafa ƙwantacciyar sumar kansa yace. "Allah yay maka albarka yau ranace mafi muhimmanci cikin sauran ranakunsa,sai kuma wanda zasu riskeka nan gaba" Da mamaki Saifu ya kalli Abbu cike da son jin abinda ya faru yace. "uhmm menene wai har haka?" Murmushi Abbu yay yace "kada ka damu aƙwai lkc'n da zaka san komai,gobe zan huci Cameroon kaima ka shirya komawa wajan aikinka,tunda kayi nasarar hanani zuwa Umara amma nayi farin ciki ma da hakan domin wannan abin farin cikin dana tafi da tuni bai sameka ba" Zamewa yay tare da ƙwantar da kansa bisa cinyar Abbu yace. "Abbu ina tsoro bansan yaya zan fuskanceta harta gane abinda yake gaskiya akaina,duk lkc'n dana kansa ina loosing brain ɗina hakan tasa nake nesa da ita,ina kasa control kaina a kanta" Shafa kansa Abbu yay yace. "wai wacece wannan ban taɓa jin sunanta ba kullum labarinta na keji" Ajjiyar numfashi Saifu ya sauke kana yace. "Sunanta Za...."bai ƙarasa maganar ba Alhaji Abdallah ya shigo cikin parlour'n hakan tasa yay shuru sai kuma daga baya ya gaisar dashi kana ya miƙe ya shige cikin bedroom ɗinsa. _Masarautar Bilhas_ Tun asuba kowa ya miƙe cike da farin ciki da murnar zagayowar watan ƙaramar sallah. Kowa na masarautar wankan tafiya sallar idi yay kana kuma kowa bakinsa ɗauke da kabbara. "ALLAHU AKBAR ALLAHU AKBAR LA'ILAHAILLAHU ALLAHU AKBAR WALILAHIL HAMM" Haka masallacim Marautar bilhas cike da Mutane yara da manya maza da mata kowa yaci sabbin kayan sallah. Sahun farko Mai martaba ne sai,Hakimin bilhas,Chiroma,Waziri,Sarin fada,Tiraki,Sarkin dawakai,Sarkin cikin gida,baya kuma fadawa ne da sauran ƴan Masarautar kana kuma al'ummar gari. Salla kai raka'a biyu aka sallamewa aka shiga gaishe². Cikin girmamawa Fadawa suka baza rigunansu aka lulluɓe sarki. Yana zuwa ya shiga wata ƙaramar mota wacce yake amfani da ita a cikin gidan sarautar. Bangaren Fulanin sura tasha sabuwar alƙyabbar irinta mata mai ƙyan gaske. Cikin nutsuwa kuyangunta da barorinta suka take mata baya har zuwa sashin Mai babban ɗaki. Zaune ta sameta kan wata sabuwar ladduma mai ɗan tudu irinta masu sarauta. Tasha ado cikin wata dakakkiyar lafaya orange sai green flowers masu ƙyau. Kana ta sanya farar alƙyabba sosai ƙyanta ya baiyana a fili,gabanta cike da girke-girken da akai na sallah. Cikin ladabi tace. "Barka da buɗe baki Mai babban ɗaki fatan anyi sallah lafiya" Murmushi mai Babban ɗaki tayi cike da jin daɗin ganin Fulanin sura tace. "lafiya Allahamdulillah baƙo yazu ya tafi daman komai lkcne" "hakane fa,Allah yasa munyi karɓaɓɓe" "Ameen ina Khalid ɗin?" Shuru Fulanin sura tayi sai kuma tace"bai dawo daga sallar idi ba"idanu ta zubawa wata ƙofa ganin wata ƙyaƙƙyawar yarinya mai ƙarancin shekaru ta fito. Sanya take da lace sky blue wanda yaji stone masu ƙyau sai sheƙi suke. Anyi mata ɗikin buba wanda ya zauna faffaɗan jikinta mai tsari. Ta sai light blue na vail ta yane sumar kanta dashi. Gashinta ya sauka har ƙasan vail ɗin sai sheƙi yake. Kamar sanya cikin wani flat shoe wanda yake da blue ɗin igiya. Sai zamga ƙamshi take fuskarta aya mutse sabida ciwon da cikinta yake. Daman farko da ƙarshen period sai tayi ciwon ciki,yanzu ma duk da tayi wankan tsarki amma bai hana cikinta ciwo ba. Sosai Fulanin sura ke ƙare mata kallo far gabarta ɗaya idan ya kasance ita lil prince ya keso. Domin yarinyar tayi mata musamman nutsuwarta. Ita kam Zarina sam bata kula da Fulanin sura ba sabida idanunta a lumshe yake. Tana zuwa ta zauna kusa da Mai babban ɗaki tare da shigewa jikinta tace. "Ammi ciwon ya dawo pls ayimin irin wancan" Shafa kanta Mai babban ɗakin tayi kana tace. "Ɗiyata ciwonne dai,wacce tayi maki bata kusa,amma zan kirashi Saifu'n naji yaya ake" Kaita jinjina mata kana ta ƙwantar dakan bisa cinyarta. Da idanu kawai Fulanin sura take kallonsu ita dai harga Allah yarinyar ta birgeta,Hadima batul kam sai ware idanu take tana ɗaukan rahotu. Sallah Fulani tayiwa Mai babban ɗakin tare fice ta nufi sashin Fulani kilishi domin sauke haƙƙin Allah. Jin ciwon na tsanata ya sanya Zarina miƙewa tare da faɗin. "bari kawai na duba Kulsum ciwon ya takurani Ammi" Kai Mai babban ɗaki ta jinjina mata alamar "to" Miƙewa tayi cikin nutsuwa hannunta bisa cikinta tana matsewa. Flat shoe ɗin ta sanya bisa ƙafarta wacce taji jan lalle na salatif da Hadima kaltume tai mata. Cikin nutsuwa ta fara tafiya zuwa waje tana yadda zuciyarta ta tsananta bugawa ga wani tsoro da far gaba daya kama cikata. Sosai jikinta yake very weak. A haka ta isa bakin ƙofar da zata fiddata waje. Tana sanya kai zata fita shima yana sanya kai zai shigo,cikin rashi sani sukai karo da juna lumshe idanunta tayi sabida wani daddaɗan turare daya daki hancinta. Ba tare data buɗe idanunta ba ta fara ƙoƙarin ficewa ta gefensa sabida gaba ɗaya ciwo cikin ya fara galabaitar da ita. Ganin kamar bata cikin hayyacin tane ya sanshi sanya tattausan hannunsa ya kama nata tare da murzashi a hankali. Cikin ƙasa da murya dai² kunanta yace. "keee!!!" Ya faɗa yana ɗan ɗaga muryarsa kaɗan. Saukar muryarsa cikin kunnanta ya hadda bugawar zuciyarta da ƙarfi. Dan bata jin zata manta wannan muryar a ko'ina. A hankali ta fara buɗe idanunta saman ƙyaƙƙyawar fuskarsa. Sanya yake cikin wani tissue ɗin boyal fari tas,ɗikin dogun wando da rigar ciki sai babbar riga,kansa sanya da light blue ɗin hula jaddara. Kunnansa maƙale da farin bluetooth,hannunsa riƙe da casbawa da kuma key ɗin part ɗinsa daya amsa yanzu wajan Sarkin tsakar gida. Wani masifaffan ƙyau yay mata zata iya cewa bata taɓa ganin baƙar mata mai sihirtaccen ƙyau irin nasa ba. Fuskarsa ta ƙara haske da haiba da kuma annuri. Haka sajen dake fuskarsa ya ƙara yawa fiye da ko yaushe. Ammincin Allah su tabbata ga mamallakin wannan halittar. Komai na jikinsa haske musulunci yake fiddawa chocolate skin ɗinta tamkar ta ƴan itofia. Shima kallon yake a ƙwana goma sha taran da yay bai ganta ba sai yaga tamkar shekara goma yay. Ta kara ƙyau fresh skin ɗinta ya ƙara fitowa haka faffaɗan wait ɗinta sun ƙara faɗi,haka kuma ƙirjinta shima ya ƙara cika tamkar zai fasa cikin riga ya fito. Pech lips ɗinta ya zubawa idanu sabida yadda yaga sun jiƙe da silva sabida taunasu da take. A hankali kuma numfashinta ya fara fisga ta soma fidda dashi da sauri,idanunta ya fara lumshewa. A zaba da raɗaɗin ciwon cikin da take wanda period ya haddasa mata ya sanya tayi saurin kama damtsen hannunta. Da ɗauri ya sanya key ɗin cikin aljihun babbar rigarka a hankali ya sanya hannu ya fara dokan kumatunta haɗi da faɗin. "Rinaa....Rinaaa ke Rinaaa" Ƙara ta saki lkc'n da cikinta yay wata kartawa mai ƙarfin hakan ya haddasa ɗaukewar numfashinta ta faɗa jikinsa babu numfashi. Ɗan rolling ƙwayar fararen ƙwayar idanunsa yay hakan ya ƙarama fuskarsa ƙyau. Ganin yadda jikinta ya saki baki ɗaya ne ya sanya shi ɗaukanta tsam ya mannata da ƙirjinta,jajayen laɓɓansa ya ɗura bisa kunnanta ya fara sakar mata wani zazzafan numfashi. Murya mai cike da juriya jarumta izza yace. "No! Pls open ur eyes pls babyluv" Sai kuma yay saurin cire bakinsa tare da sanya shi cikin ƙaramin bakinsa lumshe idanunya yay cikin wani sabom mood daya samu kansa ya tura tongue ɗinsa cikin bakinta tare da kamo... 🖊️ALƘALAMI YAFI TAKOBI⚔️ Afuwan babu edited ina exam ne bear with me.. _THE NEW EMIR LITTAFIN KUƊI NE AKAN FARASHI MAI SAUƘIN GASKE ZAKA SAMESA AKAN KUƊI 200 KACAL,MASU BUƘATAR VIP SABIDA SAMUM PAID BOOK ƊINA ZASU BIYA 500 BABU YAWA, KADA KO MANTA DA SAMUN BOOK ƊINA DAZAI FITA BAYA RAMADAN YANA ƊAYA DAGA CIKIN FITTAU TAKEN LITTAFIN SHINE *UNCLE NE...!* AHHHA MASU BUƘATAR NEW EMIR ZASU TURO KUƊIN TA WANNAN ASUSUN 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK, SHAIDAR BIYA 08119237616 KADA KI SIYA IDAN KINSAN ZAKI FIDDAMIN DA BOOK WAJE_ *NIMCYLUV🤏🏼🔥* THE NEW EMIR *49-50* END OF PART 1🌚 Tare da kamo tattausan tongue ɗinta,ya ɗan ja kana ɗan kana ya fara juye mata numfashin dake fita ta cikin bakinsa,a hankali ya zare bakinsa dake cikin nasa kana ya ɗaga idanunsa ya fara ƙarewa parlour'n kallo,ganin babu kowa ya sanya shi mannata a saman faffaɗan ƙirjinsa tare da ƙarasa shiga cikin ɗakin,ɗan juyawa yay ya kalli Mai babban ɗaki wacce take ta sakin murmushi lkc zuwa lkc. Ba tare da yace komai ba ya nufi bedroom ɗin da yake tunanin na Zarina ne. Yana shiga ya maida ƙofar ya rufe,a kan bed ya shimfiɗeta kana ya shige cikin bathroom ya haɗa ruwan zafi a bowl tare da ɗaukan wani beby towel ya sanya shi cikin bowl ɗin. Yana gamawa ya fito hannunsa ɗauke da bowl ɗin,ajjiyeshi yay bisa bedside kana ya zare babbar rigarasa ya ajjiye itama bisa gefen bed ɗin. Numfashi ya sauke tare da zuba mata gajiyayyun idanunsa wanda suke a lumshe. Ganin bashi da wani sauran lkc daya rage masa ne ya sanya shi sauke wata ajjiyar zuciya. Kan bed ɗin ya haye a hankali tare da sanya hannu ya jawota zuwa jikinsa,a hankali ya zare vail ɗin kanta nan take long dark hair ɗinta ya sauka zuwa bayanta tare da rufe mata gefen fuskarta. Kanta ya ƙara ƙwantarwa bisa ƙirjinsa kana ya sanya hannu zuwa ƙasan duguwar rigarta ya fara sama da ita cike da nutsuwa. Lumshe idanunsa yay lkc'n da santala-santalan fararan cinyoyinta da suka bai yana. A hankali ya ƙara zama da rigar har saida ya ajjiyeta bisa ƙirjinta,hamdala yay sabida ganin ɗan ƙaramin three guater a jikinta,tattausan hannunsa ya ƙara sawa tare da ƙama robar three guater'n ya ɗan jashi kaɗan. Mararta ya tsurawa idanu ganinta da yay fes babu gashi ko kaɗan sai ƙyalli take. Runtsa idanu yay sabida hani abu dake fisgarsa cikin dauriya ya saka hannu cikin bowl ɗin tare da ɗauko towel ɗin daya naɗi ruwa'n zafi,ɗan matse ruwan yay kana ya sanya towel ɗin bisa mararta ya fara shafa mata tare da ɗan danna marar kaɗan-kaɗan,well hannunsa na saman ƙoshinta yana ɗan murzashi tare da ɗan bubbuga. Saida yay mata sau uku sannan ta sauke ajjiyar zuciya mai ƙarfi,tare da cusa kanta bisa faffaɗan ƙirjinsa ta fara sakin numfashi sama². Ƙara ɗauko towel ɗin yay tare da manna mata shi saman mararta,zafin ruwan zafin da taji ne ya sanyata saurin saka hannayenta saman waist ɗinsa tare da rungomesa sosai cikin muryar marasa lpa tace. "ahhhha wayyyyyo bafiiii" Ware manyan idanunsa yay wanda suke a lumshe tare da mannasu saman ƙyaƙƙyawar farar fuskarta wacce tayi jaa sabida kuka. Sosai taji zafin ruwan sabida ratsa saman mararta da yay,jikinta ne ya saki gomi ya fara sauka saman fatarta,a hankali ta soma zare hannunta guda ɗaya tare da sanya ma biyin ƙaramin yatsarta wato “Binsar” cikin bakinta,da sauri ya zare yatsan tare da maidashi saman waist ɗinsa. Ƙwaɓe fuska tayi tare da turo baki gaba ta fara ƙoƙarin sakin kuka,a nutse ya sanya mata ƙaramin yatsansa “Kinsar” cikin ƙaramin bakinta. Ajjiyar zuciya ta sauke tare da lumshe idanunta cike da nutsuwa haɗi da sangarta da kuma zallar shagwaɓa ta fara tsotar yatsanta tamkar ta samu lollipop. Runtsa idanunsa yay da ƙarfin sabida wani irin fitinanniyar tsotsa ta kema yatsanshi tamkar jaririn da uwa take bashi nono. Yarrr zuuuu haka yaji tsigar jikinsa na tashi,wani sihirtaccen sanyi ya fara ratsa saman fatarsa,ɗan zaro idanu yay waje jin mararsa na halbawa da ƙarfin gaske tana wani irin zillo. Murya a daƙoshe can ƙasan maƙoshi yace. "ohhhyaaaa Rinaaaaa" Kansa ya cusa cikin tulin sumar kanta ya fara shaƙar daddaɗan ƙamshi dake fita cikinsa,a nutse ya ɗora hannunsa saman mararta tare da ɗan cusa yatsunsa tare da danna mararta hakan da yay mata ya sanyata sakin wata ƙarar. Ƙara cusa mata yatsansa yay cikin bakinta a haka yaci gaba da shafa mata marar tare matsata still fuskarsa na tsakiyar gashin kanta. Cikin sauƙin data samu ta sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya a haka baccin wahala ya ɗauketa tana ƙwance jikinsa kuma still tana tsaotsar yatsanta. A sanyaye ya janye daga jikinsa ya shimfiɗeta saman bed ɗin. Hannunsa ya ɗauki remote ɗin dake bedsite ya ƙaro gudun a.c'n jiki a sanyaye ya miƙe tare da nufar toilet ya ajjiye bowl tare da saƙale shi a hanger. Idanunsa a lumshe ya fito bedroom ɗin tare da ɗaukan babbar rigarsa ya nufi waje ba tare daya kalli ko inda take ba. Sosai ya kejin marar ta ƙulle tare dayi masa nauyi a jikinsa,ga yadda kansa ke sara masa. Yana fitowa babban parlour'n yaga babu kowa cikin kai tsaye ya nufi hanyar fita daga part ɗin. Yana fita direct part ɗinsa ya huce,cikin nutsuwa ta ƙama haɗi da izza wacce ta ratsa jini da tsokar jikinsa,yake tafiya kowa masarautar kallonsa yake musamman kuyangu da barori sabida basu taɓa ganinsa cikin shigar manyan kaya irin wannan ba. Haiba da ƙwarjinsa ne suka ƙara ƙaruwa fiye da ko wanne lokaci. Ganin yadda kowa ke kallonsa ne ya shashi haɗe ransa tamau sam bai son kallo takurasa yake,a hankali ya motsa laɓɓansa tare da faɗin. "mayuu" Ya faɗin hakan yana pouting lips ɗinsa,yana haka ya ƙarasa part ɗinsa,yana zuwa ya sanya key ɗin tare da buɗe ƙofar bakinsa ɗauke da bisimillah ya shiga cikin part ɗin nasa,lumshe idanu yay yana jin wani sassanyan abu na ratsa jikinsa,yana nan yadda yake komai fess gwanin sha'awa,bedroom ya huce yana zuwa ya fara cire kayan jikinsa tare da ajjiyesu inda ake ajjiye datti'n kaya,daga shi sai boxer ya shige cikin toilet yana zuwa ya zauna bisa toilet domin rage cikinsa duk da ba wani abu mai nauyi yaci ba. Bayan ya gama ne yazare boxer'n jikinsa tare da wankesa ya saƙale bisa hanger, shower ya sakarwa kansa sabida ciwon da cikinsa ya fara yana tsoran abinda zai faru nan gaba,sai yanzu yaji haushin rashin amsar maganin da yay,a ɗan gaggauce ya ƙarasa wankan kana ya sanya bathtube a jikinsa,jikinsa na ɗigar da ruwa ya fito daga bathroom ɗin,wayarsa dake bisa dressing mirrow ya ɗauka kana ya faɗa saman bed tare da ɗaukan pillow ya rungomesa. Ɗan cije lips ɗinsa yay tare dayin dailing ɗin wata number ringing ɗin farko wanda aka kira ya ɗauka. Daga can ɓarin Dr Imraan ya gyara zamansa tare dayin siririyar dariya yace. "Captain Saifudeen fatan kayi sallah lafiya?"ya faɗa yana sakin murmushi kasan cewarsa mutum mai fara'a. Ya mutsa fuska Saifu yay kana ya fesar da numfashi yace. "Allahamdulillah,ciwon cikina keson tashi gashi nai nisa da gidan" Dariyar shaƙiyanci Dr. Imraan yay cike da zulaya yace. "bana da abinda zan maka,tunda kai baka jin magana ko,kasan meke damunka tun kafin ka kai wannan age ɗin,kuma kasan maganin matsalanka,Saifudeen kana wasa da lafiyanka idan kai baka buƙata what about ur dad? Kai kaɗai yake dashi dukkan burinsa akanka yake,baya magana ɗaya sai ambaci Yarona,Sweethreat,Dear,da sauransu,kana tunanin idan wani abu ya sameka zai iya jurewa?ummm kana sakaki fa abinda ya danƙare maka bisa mara gaf yake da afectined ƙwayoyin halittarka,wallahi Saifu....." "ohhh shiiii pls ubana ne kai? Da zaka ishan da iyayinku na likitoci,koka fini sanin yadda zan kula da kai nane?uhmmm magani na tambayeka idan babu fine basai ka tsareni da zancan banza ba" Saifudeen ya katse shi ta hanyar faɗin hakan,cike da ɓacin rai,murmushin takaici Dr Imraan yay kana yace. "to ɗan zafin ran masifa akaina zaka sauke allurar taka,dukkan abinda zan maka kaima za....." Kittt Saifu ya kashe wayar dan baya jin zai iya ƙarasa jin surutun da Dr Imraan ɗin yake masa,mirginawa gefe yay tare da haɗe lips ɗinsa yana sauraran yadda mararansa ke karanta masa. Haka yayta juyi yana ambaton sunan Allah,a haka wani wahalallan bacci yay gaba dashii. Wayar Dr Imraan yabi da kallo yana mamakin zafin zuciyar Saifu,sam bai damu da kansa ba,baya kula da lafiyarsa damuwar Saifu ta tattara ne wa al'ummar da yake karewa,bai san daɗin soyayyar uwa ba saita uba,shine komai na Saifu ,kula da lafiyarsa,cinsa,shansa,duk Abbu ke kula da hakan,lumshe idanunsa yay lokaci ɗaya idanunsa suka sauya kala. Tausayin Saifu da kuma halin da yake ciki ya addabi zuciyarsa,har yanzu zafin ƙaddara ke ɗawai niya dashi da kuma zafin rashin mahai fiya. Ajjiyar zuciya ya sauke ya fara dailing number Abbu taƙi shiga. Dai-dai wannan lkc'n Abbu yana cikin airplane domin komawa Cameroon hakan tasa ya kashe dukkan wayoyinsa. A can side ɗin Fulani kilishi ta gama shirinta tsam cike izza da taƙama take tafiya zuwa Tirakar mai Martaba bayan anyi mata iso,wannan tsarine na gidan sarauta matayen sarki basa zuwa Tirakar Mai martaba kai tsaye,dole sai anyi masu iso an basu dama. Tana tafe kuyangunta suna take mata baya cike da tsantar mulki izza da kuma taƙama. A hanya suka haɗu da Fulanin Sura ta fito daga part ɗin Mai babban ɗaki,tsayawa Fulanin Sura tayi fuskarta fal farin ciki tace. "Yanzun nake tunanin zuwa sashinki sai gaki,fatan kinyi sallah lafiya Allah ya bamu ladan ibada" "mtwss dan Allah bana son muna furci,dan naga alamar shine ya motsa tunda ki kaje part ɗin waccan nakashasshiyar,sabida kina baƙin cikin baki taɓa haihuwa ba,to wlh baƙin cikine zai kasheki domin nan da ƙwana goma Mai martaba zaiyi murabus kuma awashe gari Magaji zai maye gurbinsa dan haka ki fita sabgata" Murmushin takaici Fulanin Sura tayi kamar ta shareta sai kuma ta tsaya tare da tafa hannu kaɗan,cike da taƙama yace. "Bana baƙin cikin da Prince Najeeb ya zama sarki a wannan masarautar ta bilhas,Prince Najeeb jinin Mai martaba ne ko inaso ko banasu tabbas idan Allah ya nufa dole ne ya zama tsarkin wannan babbar masarauta,amma kisan abu guda shikansa muƙami masifane domin zaki amsa tambayoyin yadda ka gudanar da kalar naka mulkin ranar lahira,babban takaicin ke murna kike ni kuma tausaya masa nake sabida akan idanunki kuma akan idanun kowa na wannan duniyar za'azo dashi ɗaure da anƙwa ranar da baka isa ka kare kanka ba,sai dai aikinka ya ceceka,dan haka ki ƙwantar da hankali ina taya Prince Najeeb murnar samun kujerar marautar bilhas" Tana faɗin tayi gaba abinta kuyangunta na zabga mata kirari,kai tsaye part ɗinta ta nufa tana zuwa tace. "Na sallami kowa domin yau ranar hutuce kuje kuma kuyi sallah cikin farin ciki da ƙwanciyar hankali" Sosai sukai mata godiya,cike da murna Hadima batul wacce ta dawo sashin Fulanin Sura da aiki,ta nufi ɓangaren Fulani Kilishi domin bata ƙyaƙƙyawan labari a kan Zarina. Da idanu Fulani kilishi tabi bayan Fulanin Sura,zuciyarta fal baƙin ciki amma ta tanadi irin makircin da zatai mata. Ƙwafa tayi kana taci gaba da tafiya cike da taƙama harta isa tirakar Mai martaba. A nan bakin ƙofa ta tsaida kuyangunta kana ta sanya kanta cikin tirakarsa. Shuru ɗanma dai-dai cin parlour'n yay wanda aka narka masa dukiya mai yawan gaske. Waje ta nema gefen cosin ɗin da yake zama ta zauna,bata jima da zama ba ya fito daga cikin bedroom ɗinsa sanya da wani haɗaɗɗan yadi mai ƙyan gaske wanda akai masa ɗinkin sarakuna,zama yay bisa tattausan cosin ɗin kana ya ɗan kishin giɗe gefe guda,kallo guda yay mata ya ɗauke kana ya saki murmushi cikin tsantsar mulkin da yaci ƙarfinsa yace. "Fulanin Sura ce yau ta kawo mana ziyara,yanzun ƙanwarki tazu ta huce ai" Taɓe baki tayi kafin ta muskuta kaɗan tace. "barka da shan ruwa basai nayi maka ya ibada ba tunda bayi kayi ba,yaya aikin naka fatan komai yana tafiya dai² babu matsala ko?"ta ƙarasa maganar tana ɗan riƙe hannunsa. Murmushi ya saki kana yaja numfashi tare da zuba mata idanunsa masu kaifin gaske,wanda suke rikita al'umma,kullum sauya kama yake ƙwarjininsa na ƙara fitowa sabida naman Mahauniya daya keci. Tattausan murmushi ya saki kana ya murza hannunta dake cikin nashi yace. "muna da labarin captain ya dawo,amma ya manta ya tafi yabarmin miki a zuciya wannan kullum cikin jin ɗacin maganar nake,amma lkcn ɗaukan fansa yayi a gobe zan nuna masa ƙarfin mulkina,a gobe zai san wanene Sarki Khalid bilhas,ko yatsa ban yarda a nunamin ba,balle baƙar magana" Ya ƙare maganar cikin ɓacin rai yana jin kamar yanzu ne abin ke faruwa. Jinjina kai Kilishi tayi cikin jin daɗin maganar Mai martaba,ƙara shigewa jikinsa tayi cikin sigar jan hankali tace. "Naji daɗin wannan batun ban taɓa ganin yaron ba,amma daga jinsa aƙwai jinkai,shiba ɗan kowa ba yana talakan gari yace zaija da masu mulki,ko Magaji daka haifa bai taɓa faɗi na faɗa da kai ba sai shi" Hannunsa ya sanya bisa ƙirjinta duk da babu uban komai dake cikin ƙirjin,gaba ɗaya ƙirjin ya zube sunbi fata sun ƙwanta abinsu tamƙar ƙwaganin da aka sanya cikin kalanzir. Amma hakan bai hana yaji wani a zababban feelings dake ratsa cikin jikin ba. Numfashi ya sauke lkc'n da yaji ta sanya hannunsa bisa mararsa tana ɗan juyawa a hankali tare da shafata. Murya can ƙasa yace. "gobe magaji zai dawo shida wata sabuwar kuyangarsa daya siya,sannan a gobe za'ai hawan dawakai naci gidan a babban filin masarautar bilhas,a nan zan haɗa Magaji da Saifudeen yawan doki wanda baici ba za'a kullesa a ɗakin duhu na tsahun wata huɗu da ƙwana huɗu,bayan ya fito kuma a naɗa Magaji a matsayin Sarkin masarautar bilhas" Ya ƙare maganar yana jijjiga kansa tare da matse cinyoyinsa,sosai abinda Kilishin take masa yake dagula masa lissafi,da sauri ya rungometa sabida wata iriyar matsa da taiwa mararsa. Cikin sakin numfashi tace. "Wow tsari mai ƙyau,indai mugunta ce a sallama maka,kasan shiɗin Saifudeen bai iya hawan doki ba,sabida ba ɗabi'arsa bace shiyasa ka nemo hanyar da zaka rama abinda zakai masa ta cikin sauƙin,uhmm can wait to see this day,yaya maganar auren Magaji?" Shuru yay mata kana ya ware cinyoyinsa ya soma fidda numfashi,cikin dauriya yace. "zan duba masa wata yarinyar dazan bashi,a ranar da akai auren washe gari sai ayi bikin naɗin sarauta,ni kin tunamin da ajjiyata ta Lambu an jima zan bincika kisan sai dasu za'a samu damar ɗura Magaji a kan kujerar mulki" Jinjina kai tayi cike da ƙamsuwa can cikin zuciyarta kuma ta gama shirya yadda za'a ɗaurawa Magaji aure shida Kuyanga Zarina. A haka suka gabatar da tarayyar aure cikin tsakiyar parlour,babu bisimillah bare addu'ar neman zuri'a ta gari. Bayan sun gama komai ta miƙe jiki babu ƙwari tayi waje inda tabar kuyangunta,shima miƙewa yay ya nufi cikin bathroom ɗinsa domin yin wanka. Tana fitowa Hadima batul na zuwa,a kiɗime ta fara gaya mata yadda ta samu Zarina da kuma ƙyan da tayi da kuma sabbin shigar da tayi. Murmushi kawai Kilishi tayi sabida tasan plan ɗin data shirya. Gaba tayi suka bita a baya suna kirari wanda yake tsuma jikinta da kuma fasa mata kai. Ƙwanciya Fulanin Sura tayi saman bed ɗinta,a hankali ta juya tare da buɗe iɗanunta,sam ta kana baccin da take buradi da kuma fatan ya ɗauketa kota samu sauƙin abinda ta keji a cikin zuciyar da kuma gangar jikinta. Rabon da Mai martaba ya ƙwanta da ita matsayin matar aure harta manta,tun tana lissafa ƙwanaki ta dawo watanni ga kuma shekaru. Kullum cikin kewa da buƙatar mijinta take Allah ya sani ta gaji haƙurinta yake ƙarshe tana buƙatar mijinta domin ya sauke haƙƙinta dake kansa. Amma tasan baza ta taɓa samuma indai Fulani Kilishi na raye,sosai take mamakin surƙulle da munafurcin gidan sarautar. Koda yake ba abin mamaki bane sabida duk wani gidan sarauta ya gaji hakan indai ya amsa sunansa. Miƙewa tayi tare da faɗawa toilet ta sakarwa kanta showel kana ta dawo bedroom ta sanya duguwar jallabiya ta mata. Direct parlour'nta ta nufa tana zuwa ta ƙarasa wajan fridge algaragis da tayi ɗazu kana ta ɗauki zuma ta tsiyaya a glass cup,rufe fridge ɗin tayi ta zauna bisa kan sofa. Algaragis. Abinci ne da ake yawan yinsa gidan sarauta. Ko ban faɗa ba nasan kusan sunan ko a baki. Algaragis da Fulawa akeyinsa inda ake ƙwaɓata da suger da yis,kana a murzata kamar xaki fanke,sai ki gasashi. Haka nan taji tana sonyin ƙwallo sabida wajan wata guda kenan bata kunna kayan kallo'n ba,sai tafsir data keji a gidan redio na MUHAMMAD KABEER MUHAMMAD *_UNCLE NE..!!!_* . Remote ta ɗauka tare da kunna plazmer zee world ta kama cikin sa'a ta samu ana haske film ɗin Ring of fire. Cike da mamaki take kallon yadda wani mutum ya sanya fake face ya sace wata yarinyar ya sanyata cikin wani babban dusbin. Ƙara gyara zama tayi har akama Ring of fire aka fara Zahara's nikkah. Murmushi ta saki ganin yadda Kabeer ke yiwa Ameer bayanin akan halayar Zahara'n. Tana zaune aka kira asar kana ta kashe kallon ta koma bedroom ɗinta domin yin sallah. Saifu Kam da ƙyar ya tashi a baccin daya ɗaukesa bakinsa ɗauke da addu'a. Mamaki yay sosai ganin lkc yaja har haka. Cike da juriya da kuzari daya aurowa kansa ya miƙe ya nufi bathroom ruwa mai zafi ya haɗa a jakuzze kana ya shiga cikin a nufinsa ko hakan zai rage masa zafin da raɗaɗin daya keji a cikinsa. Bayan ya kammala ya fice daga jakuzze'n ya ɗaura al'wala kana yay brush,a haka ya fito jikinsa ɗaure da towel. A gaggauce ya shafa body lotion sabida garin ana ƴar iskar bazara dake kaɗawa a hankali wacce ta zuwa da ƙamshin furannin dake gidan sarautar. Bayan ya shafa lotion ɗin ya nemi ohudmood ya shafa saman jallabiyar daya sanya kana ya ɗauki mouth freshener ya fesa a cikin bakinsa gaba ɗaya baya jin daɗin bakin nasa he lost his appetite komai baya yi masa daɗi. A daddafe ya nufi waje tare da rufe ƙofar part ɗin nasa. Masallaci ya nufa nan mutane da yawa sukai masa sannu da zuwa tare dayi masa barka da sallah. Sabida yawanci basu san ya dawo ba. Daurewa kawai yake yana amsa masu da hannu ko kuma yace. "uhmmm,yawwa,tohhhh,ameen"haka dai kana ya jaguranci sallar sabida rashin zuwan limamin masallacin. Cikin nauyayyen baccin wahalar daya ɗauketa taji tada ƙimar sallah cikin kunnuwanta,ba tajin ko wanne ta shiga zata iya manta zazzaƙar muryarsa,taɓe baki tayi tana tunanin yaushe ya dawo. Yunƙurawa tayi zauna da idanu take kallon ɗakin tana mamakin lkc'n data shigo cikin bedroom ɗin har tayi bacci. Lumshe idanu tayi take ƙyaƙƙyawar fuskarsa ta fara yi mata gizo cikin idanunta. Sai yanzu ta tuna tun lkc'n data sanyashi a idanunta bata ƙara sanin meke faruwa ba,sai yanzu data farka ta ganta a ɗaki. Hakan yana nufi shine ya ɗauketa ya kawota ɗaki ko mene? Idan shine kam tabbas zarginta ya zama gsky wani abune mai tudu da kuma ɗaci taji ya tsaye mata can ƙasan maƙoshi.. Miƙewa tayi ta nufi bathroom idanunta fal hawayen baƙin cikin taɓa jikinta daya ƙarayi a karo na uku. A kasalance tayi wanka tare dayin al'wala,wajan wardrope ta huce ta sanya wata dubuwar abaya lemon greeen wacce akaiwa ado da stone. Wani baby hijab ta sanya kana ta gabatar da sallah,tana idarwa ta miƙewa tare da ɗauke abinsa sallar da sauri ta nufi waje sabida yunwar data keji. Babu kowa a parlour'n sai Hadima kaltume,abinci taci kana tasha tea mai ɗan kauri. "Ashe kuma oga ya dawo ina tayaki murna kuka da raki ya ƙare" Ƙwaɓe fuska tayi tare da faɗin. "ayya ki daina haka fa babu ƙyau" "uhmm" Kawai Hadima kaltume tace daga nan taja bakinta tai shuru. Dubai Sosai alaƙa mai ƙarfi ta shiga tsakanin Meera da Lil prince,kusan kullum suna tare yayinda ko da yaushe yake romance da ita dan ɓata taɓa bari sunyi sex ba. Babban al'ƙawarin da tayi masa suna isa Masarauta a ranar zata bashi ƙyautar budurcinta,kana bata buƙatar komai nasa sai zoben azurfar hannunsa. Cikin murna da farin ciki ya zare zoben hannunsa ya sanya mata cikin nata hannun. Cikin sauri yace ta shirya kayanta gobe jirgin safe zasu bi zuwa Bilhas. Washe gari Ta kama ranar da za'ai hawan doki,gaba ɗaya masarautar ta ɗauki kaɗe² da bushe² haɗi da buga tambarin masarauta. Tun daren jiya manyan baƙi suka fara halarta idan zasu zama ƴan kallo a hawan doki wanda za'a kabatar biyar na yamma. Sosai aka gyara filin hawan aka baza kujeru da rumfuna kana aka kewaye ɗan wajan da mahayen zasuyi hawan dokin. Zaune suke a babban parlour'n Mai babban ɗaki suna cin naman zabbin da aka soya,suna ci suna shira,da idanu kawai Zarina take kallon sabida yawan da faɗuwar gaba da kuma tsoro haɗi da fargaba ta tashi. Bata cewa komai sai yawan tunanin ko kuma tai ta sauke ajjiyar zuciya. "Ɗiyata maza kirawomin Saifudeen yanzu" Ƙwaɓe fuska Zarina tayi haɗi da langwaɓar da kanta gefe guda Tace. "ayya Ammi nima ba lafiya gareni ba fa" Ta ƙare maganar tana goge ƙwallar daya cika mata idanu. "ba shwarartarki nake ba umarnine" Mai babban ɗaki ta faɗa fuska babu walwala. Haka ta miƙe jiki a sanyaye. Zaman rigar jikinta ta gyara,sabida yanayin ɗikin ya ɗan kamata. Blue blac ɗin lace ne wanda ake masa ado da pech ɗin flowers masu ƙyau ɗinkin riga da sket. Vail ɗin kanta gyara kana ta zura flat shoe ɗinta tayi waje. A hanya tayi karo da wata budurwa wacce ta kafeta da idanu. Ta gefenta ta ratsa ta huce sam bata kula da prince daya zuba mata idanunsa yana binta da kallon ƙurilla. Mamaki girman da ƙyan data ƙara yake lumshe idanu yay yana jin zazzafar ƙaunarta na ratsa zuciyarsa. Hatta Meera da take mace saida ta zuba mata idanu tana kallon yadda take tafiya cike da nutsuwa ga kuma yadda faffaɗan hips ɗinta ke juya ta cikin sket ɗin. Juyawa sukai tare dayin gaba lkc'n data ɓacewa ganinsu. A hankali ta murɗa handle ɗin ƙofar tare da sanya kanta cike bakinsa ɗauke da sallama. Lumshe idanu tayi sabida wani daddaɗan ƙamshi daya daki hancinta. A hankali ta fara juya fararen ƙwayar idanunta sosai tayi mamakin rashin ganinsa a parlour'n da bai fiya zama cikin bedroom ba. Taɓe baki tayi tare da juya zata fita sai kuma ta tsaya cak sabida nishinsa da taji sama². Shuru tayi tana mamakin abinda ya sanyashi nishi haka. Kai tsaye bedroom ɗin ta nufa hannunta na karkarwa ta tura ƙofar ta shinga. Zaro idanu tayi waje sabida ganin ƙwance flat a ƙasan carpet yana juyi tare da riƙe cikinsa. Gaba ɗaya jikinsa rawa yake ga wata zufa da take ƙwaranyowa a jikinsa. Banda taune laɓɓansa babu abinda yake. Kana ganinsa kasan yana cikin halin ciwo wanda yake gab da galabaitar dashi. Babu zato taji wasu hawaye na sauka daga cikin idanunta zuwa kan fuskarta. Jiki a sanyaye ta ƙarasa inda yake ƙwance gab dashi da tsuguna tare da zuba mata idanunta. Sam bai san da zuwanta cikin bedroom ɗin ba,yadda zuciyarsa ke bugawa da ƙarfin gaske ya tabbatar da zuciyoyinsu ne suka haɗu waje ɗaya. Ganin idanunsa na lumshe jikinsa ya tsananta karkarwa ya sanya a sanyaye kuma a taushashe ta kira sunansa murya na rawa. "yahhh.yerhhhh" Saukar muryarta kawai yaji cikin kunnuwansa ba tare da zaton tana kusan shiba. Jikinsa yabi da kallo daga shi sai ƙaramin boxer,ba tare daya kalleta ba ya ƙara jan idanunsa ya rufe. Kukan da take dannewa ne ya kufce mata hannu na karkarwa ta sanya hannunta ta ɗura bisa hannunsa dake saman cikinsa. Runtsa idanunsa yay sabida ji yay kamar ana watsa masa huta a jikinsa. Kasa daurewa yay haka tasa ya sanya hannunsa ya fincikota da ƙarfi ta faɗa ruwan cikinsa. Hannun ya sanya duka biyun ya ɗura bisa mayanta ya rungometa sosai a saman faffaɗan ƙirjinsa. Numfashi ya soma fiddawa da sauri jikinsa yaci gaba da rawa tamkar ana kaɗa masa gangi. Cikin sabon yanayi da kuma fitar hayyacin daya samu kansa ya ɗaga hannunsa ya cusa shi cikin.... Sorry for the typing errows. _IS NOT FREE IS FOR SALE IF YOU NEED CONTACT TO SUBSCRIBE 08119237616_ *NIMCYLUV 🤏🏼🔥* *51-52* #KILISA🏇🏻 Gashin kanta. Lumshe idanu Zarina tayi lkc'n data ji jikinsu ya haɗu waje guda,ga kuma fuskarta ta sauka tsakanin dugun wuyansa,runtsa idanunta tayi da ƙarfin gaske sabida yadda jikinta ya fara ga kuma tsigar jikinta daya fara tashi,a hankali ta sauke numfashi mai zafi,yadda jikinta ke rawa ne ya sanyata dan dole ta ɗura kanta bisa faffaɗan ƙirjinta tare da ƙwanciya luff saman jikinsa tana fidda numfashi da sauri da sauri. Saifu kam ji yay zafi da raɗaɗin da cikinsa yake masa ya ƙara ƙaruwa fiye da ko yaushe,laɓɓansa ya shiga motsawa a hankali sosai teeth ɗinsa ke haɗewa waje guda suna bada wani sauti. Ƙass ƙass ƙass Cikin dauriya haɗi da jarumtar daya arowa kansa ya manna lips saman fatar kunnanta haɗi da ware laɓɓansa cikin rayuwar wacce ciwo ya gama cinta yace. "Rinaa wayyooo cikina ciwoo bapiii" Ya faɗi hakan yana ƙara matseta a jikinsa yana jin yadda zuciyoyinsu ke bugawa a tare numfashi na sauka lkc guda,yayinda fita da saukar numfashinsu ya gauraye ya zama abu guda. Hawayen da take ɓoyewa ne ya samu damar sauka bisa ƙyaƙƙyawar fuskarsa wace take saitin nata fuskar. Bata ƙaunar taji namiji da ciwon ciki domin yana saurin yi masu illa fiye da mata. A hankali ta ɗauki hannunta tare da ɗurashi bisa kan cikinsa ta murza a hankali still idanunta na zubar da ƙwalla. Wata sassanyar ajjiyar zuciya ya sauke sabida wani ɗan sanyi da yaji yana ratsa saman fatar jikinsa,yayinda gargasar jikinsa ta mimmiƙe tsaye. Hannunsa gaba ɗaya ya sanya ya tallafo da fuskarta zuwa saitin fuskarsa idanunsa da suke a lumshe ya manna bisa innoncet face ɗinta,cikin muryar marasa lafiya wacce ta tsaya can ƙasan maƙoshi yace. "Rinaaa mene yasa kika tsaneni?shin inada wani aibune?meyasa kike zargina akan abinda baki tabbacinsa?ko kinsan wutar mai zargi daban take?bana maki fatan kasan cewa ki zama ɗaya daga cikin mutane masu zargi,ban taɓa sanya idanuna a kan wata ƴar mace da sunan soyayya ba,haka hannuna bai taɓa sauka a jikin ƴar mace a kan aikata alfasha ba,wlh wlh ban san mene SO ba sai akanki,bawai lkc'n dana fara ganinki naji sonki ba,a'a sonki halittane a jikin Saifudeen,sonki jinine da kuma tsokata,kece mafalkina,muradina,farin cikina,ina da hope a kanki,ki daina zargina haka nan,ko a yanzu ba sai gobe ba Ubangiji zai iya amsar raina,ciwon ciki ya takurani tunda na tashi babu watan da zaizo ya koma banyi ciwon ciki ba,bana da gata sai na Allah gata na ɗaya ne idan Abbuna na kusa dani,shine yasan mene nakeso kuma mene yake damuna,ahhhha ya rabbiiii cikina ya salam" Ya ƙare maganar yana saurin danna hannunta saman cikinsa. Kukan da take dannewa ne ya kufce mata,taso ace zuciyarta ta haƙura dashi,mene yasa rauninta a kullum bai yana yake akansa,meyasa soyayya take mata haka,a shekarunta baici ace tasan zafin soyayya haka ba,amma yaya zatai da hukuncin Ubangiji abinda ya tsara shine dai² ba tunainta ba. Shin da maganarsa zata yadda ko kuma da abinda idanunta da kunnuwan da gangar jikinta suka gani a zahiri? Ya rabbil izzatu wannan wacce irin lukutar masiface. Ta ƙare maganar tana ƙara sakin wani sabon kukan sabida numfashin da taji yana fitarwa da sauri²,ga yadda jikinsa yaci gaba da ɓari sai juya kansa yake tare cije laɓɓansa. Saurin zare jikinta tayi a nasa sabida tuno abinda Dr. Muktar tijjani m.t ya faɗa a book ɗin *_SAI NA AURETA_* Yawan ciwon cikin namiji Yana kasancewa ulcer ne,idan aka tabbatar ba ita bace babu shakka yana da ƙarfin sha'awa,a irin age ɗin mutum ƙarfin sha'awar na galabaitar dashi kuma aƙwai lkc'n da zaizo magani ya dai nai masa aiki. Sannan a dukkan lkc'n da ciwon ya tashi mafita ɗaya ne mutum ya samu hanyar da mani ɗin dake danƙare bisa mararsa ya tsinƙe daga daskarewar da yay ta hanyar kaɗai zai samu damar fitsarar dashi. Cije laɓɓanta tayi tare da sauke ajjiyar zuciya,bata san komai ba,bata iya komai ba,tayaya ne zata iya taimakon rayuwarsa ta ceceshi kamar yadda ya taimaketa lkc'n nata ciwon. Saurin zaro idanunta tayi waje,lkc'n data tuna abinda Najwa tayi A.j a cikin littafin *_Raino ne sila_* Sam koda wasa bata jin zata iya aikata abinda Najwa'n ta aikata duk da ita Najwa'n son raine ya sata aikata hakan,yayinda shi kuma A.J azabar ciwon da cikinsa ke masa ya sanya baisan abinda take aikatawa ba. Saifu kam duk yadda yakai da daurewar zafi da azabar da cikin yake masa ya gagara sabida cuwone wanda bai iya ya danne raɗaɗinsa a zuciyarsa ba. Kartawar sa cikinsa yay masane ya sashi saurin mirginawa ya kifa cikin saman carpet tare da sakin wata wahalalliyar ƙara. Da sauri haɗi da kiɗima ta sanya hannunta ta mirginashi ya faɗa saman cinyarta,kansa tayi da kanta a hankali zuwa rabin cibiyarsa,numfashi da sauke tare da runtsa idanunta lkc'n da laɓɓanta ya sauka kan rabin cibiyarsa wacce take da ɗan girma tamkar me cibi. Ajjiyar zuciya ya fara saukewa ajajjare tana mai ɗan girgiza kansa. Cikin nutsuwa ta fiddo da tongue ɗinta waje tare da soma zagaye rabin cibiyarsa dashi,gefe guda kuma hannunta na mararsa tana ɗan shafawa tare da matsawa a hankali. Su duka biyunne suka sauke ajjiyar zuciya mai ƙarfi kuma lkc guda. Wajan 5minutes ta janye kanta tare da dayin sama dashi da ɗura dai faffaɗan ƙirjinsa,a hankali tayi gefe da kanta tare da saita bakinta bisa tsinin nipples ɗinsa. Babu zato yaji saukar lips ɗinsa akan nipplea ɗinta. Tsotsa ta farayi tare da cizawa well hannunta na kan mararta tana ci gaba da murzawa tare da shafawa (hh kada kuji nace mara,marar dai da kuka sani ba wani abuba😎). Wata ƙyaƙƙyawa rungoma yay mata tare da cusa kansa bisa wuyanta,ya saki wata ƙara mai ɗan ƙaramin sauti. Tsawa tayi cak da abinda take masa domin ƙarar da yay ya tabbatar mata ya samu Realif daga pain ɗin da yake ji. Luff tayi jikinsa sabida rungomar da yay mata bazai sa ta iya tashi ba. Lkc guda yanayi guda tunani guda komai nasu yake wakana fitar numfashinsu karkarwar da jikinsu yake,beating heart ɗinsu komai dai tare yake fita. Wajan 5minutes yana rungome da ita a jikinsa,kafin ya ƙara sauke tagwayen ajjiyar zuciya murya can ƙasa ya ɗura bakinsa cikin kunnanta yace. "jakillah bilkhair Rinaa thank you buttt butt shukriyya,Kinyi ceton rai Allah yay maki albarka" Shuru tayi masa sabida wata matsanciyar kunyarsa data kamata,amma ta lura shi ko a jikinsa. Kanta ya ƙara shafawa yana jin yadda zuciyoyinsu ke bugawa a tare kasan cewar ƙirjinta yana kan nasa. A hankali cikin muryar raɗa yace.. "ashe zanyi dace da samun matar arziki wacce tasan abinda ke damun mijinta,da dukkan alamu keɗin malama kin karanta cikin ƙwaya idi,da umdatul ahakam" Ya ƙare maganar yana janyeta daga jikinsa sabida yadda yaji mararsa na halbawa ta ƙarfin gaske. Da sassarfa ya shige cikin bathroom domin ɓoye hallitar jikinsa dake neman bashi kunya a gaban ƙaramar rayinya. Lumshe idanu tayi bayan shigewarsa cikin bathroom tana jin yadda wani abu ke mata yawo cikin jikinta tamƙar tsotsa. Sosai kunyarsa ta kamata har bata jin zata iya haɗa idanu dashi,da ɗan saurin ta miƙe jin ana buga tambarin masarauta alamu lkc'n kilisa yay sosai take murna da son ganin yadda ake kilisan,dan sam ba taɓa tunanin hadda Saifu a kilisar ba. Miƙewa tayi jiki a ɓace ta gyara zaman vail ɗin jikinta kana tayi waje. Cikin sauri take ɗan tafiya a tunaninta dukkan wanda ya ganta yasan mene ta aikata,a zahirin gaskiya kuma yadda take tafiyanne zai ja hankalin mutane zuwa gareta. Sosai jikinta ke motsawa tare da kaɗawa sabida yadda lace ɗin yabi jikinta ya ƙwanta,ga kuma saurin da take wanda idan haka ake saurin sai mutum yaja lkc bai idda zuwa inda zashi ba. A haka ta ƙarasa sashin Mai babban ɗaki tana zuwa ta sami Mai baban ɗaki da Kulsum suna shira,suna ganinta sukai shuru. Tsayawa tayi tare da kafesu da idanunta,da ƙyar ta buɗe baki tace. "ayya baida lafiya wai" Tana faɗin hakan ta shige bedroom ɗinta tare da rufewa,direct bathroom ta huce dan gaba ɗaya bata yarda da jikinta ba. Murmushi kawai Mai babban ɗaki tayi sabida alrdy tasan baida lafiyan. "a dage ba'a son mutum kuma aje wajansa an shekara" Kulsum ta faɗa tana miƙewa tsaye domin ta shirya zuwa kallon kilisa,daman tun ɗazu ta gyarawa Mai babban ɗaki jikinta. Saifu Yana shiga bathroom ya zare boxer ɗin jikinsa tare da sakarwa kansa ruwa,lumshe idanunsa yay yana jin yadda ruwan ke ratsa jikinsa. Sosai yaji daɗin ruwan sanyi cikin iƙon Allah ciwon ya lafa masa,yana fitowa ya shafa lotion saman chocolate skin ɗinsa,kana ya ɗauki body spray ya fesa,da ɗan sauri ya ƙarasa wajan wardrope ya ɗauki wani blue jeans da read t.shirt mai hula wace ta kasance mai buɗaɗɗan ƙirji. Farin boxer ya ɗauka ya sanya bayan ya wanke wancan. Yana gama sanya kayan,ya taje kansa da cump ya shafesa mayuka masu ƙyau da ƙamshi. Uhudmood ya ɗauka ya shafa a jikinsa,kana ya fesa airfreshner a bakinsa mai ƙamshin minti. Yana gamawa ya tada sallar asar sabida jam'i ya hucesa,yana idarwa ya miƙe sabida zuwa part ɗin Mai babban ɗaki,wayoyinsa ya ɗauka tare key ɗin side ɗinsa ya rufe part ɗin gaba ɗaya kana yay waje abinsa. Tun daga ƙofar part ɗinsa ya gane yau gidan sarautar aƙwai babban shagali,sabida mutanen daya gani sun cika ko ina na gidan sarautar. Runtsa idanunsa yay da ƙarfi sabida kansa daya sara sosai tambarin masarautar ya daki zuciyarsa ya shiga can cikin brain ɗinsa. Jin kansa na juyawa ga kuma rawar da jikinsa keye ya sanyashi shigewa sashin Mai babban ɗaki da sauri. Yana zuwa ya samu Hadimi Kamal tsaye a bakin,taɓe fuska yay tare da ɗauke kansa sabida kallon da yaga Hadimi Kamal na wasa masa. Tsayawa yay cak baki a buɗe ganinsu a bakin ƙofa sun fito cikin ƙyaƙƙyar shiga. Ɗaya bayan ɗaya ya fara binsu da idanu,idanun sane ya sauka akanta,tana cikin wata ƙyaƙƙyawar orange ɗin lafaza mai green ɗin flower,sosai lafayar tayi mata ta zama tamkar kanuri. Saurin ƙasa tayi da idanunta tare da komawa bayan Mai babban ɗaki ta ɓoye. Baki ya taɓe tare da maida idanunsa kan Kulsum yace. "inane zaku haka?" Cikin girmamawa Kulsum tace. "yau ɗaya ga sallah rana ce da ake bikin gasar kilisa bisa tsari na wannan masarautar,wanda kowa da kowa yake zuwa kallo,daga cikin gida wajan gida,da kuma ƴan haure,haka nan kuma ba'a ɗaukewa kowa na cikin masarautar bilhas ba,wannan tsarine tun ba yau ba" Ta ƙare maganar tana ƙasa da kanta sabida wani ƙwarjini da yay mata. Ɗauke idanunsa yay daga kanta kana ya fesar da numfashi cikin ƙasa da murya yace. "shirme dai,kiɗe kiɗe kamar dangin jujal,sai kace faɗar Allah da za'ace kowa sai yaje,Allah ya taimaka sai kuje ai" Yana faɗin hakan ya ɗan ƙarasa gaban Mai babban ɗaki tare da kama hannunta,dai kunnanta yace. "Ammi babu inda zaki pls ki koma,wancan wajan aƙwai haɗari sam ban yarda da wajan ba" A hankali ta laluɓi hakansa ta shafi sumar kansa kana ta saki murmushi tace. "kada ka damu idan ina tare daku nayi imanin babu abinda zai faru,ina baka umarni idan na isa kazu muje tare" Lumshe idanunsa yay kana ya ɗan ranƙwafa ya rungometa kaɗan a jikinsa,raɗa yay mata a kunne. Murmushi kawai ta saki tana ƙara shafa gashin kansa. Hannunta ya kama kana yace su Kulsum suyi gaba zasu zo. Gaba ɗaya sukai gaba kana yaja hannunta suka fara tafiya. Yana zuwa wajan masarautar ya saki hannunta kana yay saurin riƙe hannun Zarina wacce take tafiya a hankali. Can ƙasan maƙoshi yace. "uhmmm ga Ammi can na kira" Yana faɗin hakan yay gaba abinsa cikin taƙama da juriya ƙuzari haɗi da izza. Cike harabar babban filin masarautar yake da mutane,maza da mata manya da yara. Ɓan garan manyan baƙi daban irinsu,shugaban ƙasa gwamnoni,ƴan majalistu,ciyamomi,kana hakimai,dagatai,masu unguwanni. Gefe guda kuma ƴan jarida na redio tana gidan t.v Can ɓarin dama kuma,Mai martaba Khalid ne a zaune bisa luntsumemiyar kujerar sarauta,gefensa na dama Fulanin sura,gefen hago kuma Fulani kilishi. Ɓan garen dama kuma Prince Najeeb ne zaune bisa ƙyaƙƙyawar kujerar sarauta,gefensa kuma kuyangunsa sane tsaye suna yi masa fita tare da kirari. Taro yayi taro baka jin komai sai bugun algaita da sarewa haɗi da tamburan masarauta. Sakin busa shina yana nashi busar mai daɗin gaske da kuma tsari. Sarkin kirari ma zai zabga kirari yake tare da wanke masarautar tas tun daga kan kakanni da kuma zuwa kan sarki Sufrak,kana Sarki Sudais. Kabbara akai tare da sakin wata lafiyayyiyar sarewa sosai kewa da son Sarki Sudais ya dawo masu zuciya,wasu kam kuka suka fara sabida rashin babban adalin sarki irin Sarki Sudais babbar illane wa al'ummar gari. Saifu da yake can gefe tsaye yana jin yadda kansa yake sara masa ga kuma yadda jikinsa yake rawa. Da sauri ya buɗe idanunsa sabida wata lafiyayyiyar sarewa da yaji an saki. Durƙusewa yay a wajan sabida jin ƙafafunsa sun gaza ɗaukan gangar jikinsa. Sosai sarewar ke dagula masa lissafisa runtsa idanunsa yay lkc'n da yaji Sarkin kirari na faɗin. "Allah yakai haske kabarinsa shugaba ja gaba,sarki mai adalci sarkin da babu kamarka,kayi taka kayi na wasu,Allah ya jiƙan sarki SUDAIS SUFRAK BILHAS" Gaba ɗaya wajan ya amsa da Ameen Shikam Saifu shuru yay yana mamaki Sarkin da akewa kirari,shin damar masarutar nan an taɓa sarki mai adaci? Shi sam baiga alama ba. Su Mai babban ɗaki gefe guda suka zauna cikin ƴan kallo,sabida tsarin zaman masu saka Mai babban ɗaki ciki ba,ita kam ko ajikinta sabida bata san ina take zaune ba. A hankali idanunta ya fara fidda hawaye sabida sunan Sufrak da taji ga kuma sunan abin ƙaunarta Sudais. Zarina ce ta masu wajanta ta soma goge mata hawayen fuskarta,duk da bata san kukan mene take ba. Meera ce ta ƙarasu wajansu tare dayin sallama,amsa bata sukai kana sukai shuru gaba ɗaya suna sauraran gabatar da Kilisan da ake kana kuma ajera sunayen wanda za'ai dasu. "Sunana Ameera ana cemin Meera,sabuwar kuyangar Lil prince fatan zamu samu fahimtar juna nida ke" "insha Allah" Shine kawai abinda Zarina ta faɗa kana taja bakinta tayi shuru. Gaba ɗaya wajanne yay shuru ana sauraran abinda Mai gabatar da kililansa yake faɗe. Cike da mamaki Zarina take ƙara mai² sunan SAIFUDEEN BILYAM BAGAIYA. Shikam Saifu a kiɗime ya ɗaga kansa yana jin abin kamar a mafalki,mene haɗinsa da wata kilisa,shi baima taɓa gani ba,bai san yaya akeyinta ba,kana kuma bai ta yadda za'ai ya hau wani doki ba. Ya rabbi meke shirin faruwa ne hakan,wane ya keson tuzartashi har haka. Miƙewa yay cike da kuzari kana ya dai²ta nutsuwar ya ɗauki al'ƙwarin kozai rasa ransa bazai taɓa tuzarta kansa ba,kana kuma bazai taɓa cewa bazai ba. Cike da nutsuwa taƙama kuzari tsantsar izza,ya ƙarasa tsakiyar filin idanunsa a lumshe,ɗan buɗe idanunsa yay jin ana sutale masa riga,Allah yasa da singlet a ciki. Yana ji aka cire masa riga kana aka saka masa wata ta ƙarfe wacce ta ɗan kama jikinsa,kana aka bashi talmin fata ya sanya. Wasu lafiyayyun dawakai aka kawosu gabansu da fari da kuma jaa,jaan aka kaiwa Prince yayinda kuma farin aka kaiwa Saifu. Murmushin mugunta Lil prince yay kana ya matsa kusan Saifu yace. "a shirya yin wata huɗu a ɗakin duhu shine sakamakon wanda ya faɗi ƙasa,kafin wannan kuma lkc'n yarinyar daga mutu a kanta she most be my wify for ever" Yana faɗin hakan yaka sirkin dake jikin dokin ya ɗane tare da zama bisa kan doki. A hankali Zarina ta ɗaga kanta tana mai kiran sunan Allah,da kuma taimakonsa,bawai sonshi take ba amma bata burin ya tuzarta cikin mamaki. Wajanne ya ɗauki shuru ganin Saifu yay tsaye tare da zubawa dokin idanu yana kallon wane zane me kamar rubuta a jikin wuyan dokin. "babu haɗi tsakanin ɗan nagada da kuma taka hawaye,jinjina ga Magajin masarautar bilhas nasara ta kace" A hankali Saifu ya mutsa bakinsa kaɗan tare da sanya hannu ya riƙe silkin dake jikin dokin,kafarsa ta dama ya dai² akan mahayin dake jikin ingarman doki. Bisa mamaki da kuma kaɗuwa a kaga Saifu yay bisamillah tare da hayewa kan dokin kana ya dai² ta zaman,tare da kuma da ajjiye ƙafafunsa a jikin dokin. "bisa ga alamu ƴan kisalarmu sun shirya dan haka jama'ar waje ku tayani irga 3 muna zuwa zero lkc'n kilisa ya fara" Gaba ɗaya wajan ya ɗauka da 1 2 3 ana faɗin zero. Lil prince ya zaburi dokinsa tare da faɗe Saifu da ƙasa kana yay gaba cikin ƙwarewa,nan kallo ya dawo kan Saifu ganin ko mutsawa baiba bare a saka ran zai fara tafiya. Hannu Saifu ya saka bisa kan dokin tare da shafa gashin kansa wanda yake ƙwace lub lub abin sha'awa. Girgiza dokin yay tare da ɗaga ƙasa ya fara jada baya,kana ya saki wani hargitsatssan ihu daya karaɗe masarautar gaba ɗaya. Nan tsuntsaye suka fara shawaƙi bisa sama tare da rera kukansu. Ɗan miƙewa Mai martaba yay tare da zubawa dokin idanu da kuma Saifu,Zarina kam miƙewa tsaye tayi hawayen da take ɓoyewa ya fara sauka bisa kan fuskarta,Meera ce ta kalleta tace. "Wannan daga ni bazai iya ba,gashi tun farko dokin na neman ka dashi ina da yayi nisa,lusarin namiji" Wani kallo Zarina tayi mata kana ta ɗauke idanunta a kanta taci gaba da kallon yadda dokin ke katantanwa. Mai gabatar da kilisar ne yace. "yaro idan baka iyawa ka bawa maza waje,ka amshi hurunka bisa zama lusari da kai" Ware manyan gajiyayyun idanunsa yay kana ya sauke wani zazzafan numfashi,a hankali ya kali Daimond ring ɗinsa dake ta zabga haske,hannu yasa ya murzashi kaɗai,kana yaja linzamin dokin gaba ɗaya wajan aka miƙe tsaye jama'ar wajan sukai sabida ganin yadda dokin ya.... *WHO WIN BETWEEN SAIFUDEEN AND LIL PRINCE....?* The new emir is for sale. 08119237616 *NIMCYLUV🤏🏼🔥* *53-54* NIGHT POSTING 😁🙇🏻‍♀️ Ganin dokin. Yay wata katantanwa tare da ɗaga ƙafafunsa biyu na gaba ya ƙwalla ihu,kana ya sauke ƙafafunsa bisa ƙasa,cikin tsoro da fargabar dake cin Saifu wacce bata riga ta bai yana saman fuskarsa ba, yaja linzamin dokin lumshe idanunsa yay tare dayin kabbara cikin zuciyarsa,sabida wata zabura da dokin yay kana ya marawa dokin Lil prince baya. Da sauri Mai martaba Khalid ya miƙe cike da mamaki sabida sam baiyi tunanin hakan ba,wani sautin tambura aka saki wanda ya sanya mutane da yawa suka fara taka rawa. Fulanin sura sai zabga murmushi take cike dajin daɗi,ɓan garen fulani kilishi kam ji take tamkar ana watsa mata wuta cikin zuciyarta sabida wani turiri da take mata,ɓan gare guda kuma tama falgabar ace Saifu ne zai zama winner,idan hakan ya faru mene matsayin Lil prince? Zarina kam sam hawaye yaƙi tsayawa a idanunta,sai tsalle take tana juyi tamkar ƙaramar yarinya. Dan tabbas idan Lil prince yay winner hakan na nufin sunyi nisa da Garkuwarsu kenan,idan kuma Saifu yay nasara tabbas jin daɗinsu zaici gaba da tabbata ita da Mai babban ɗaki. Wani mahaukacin gudu dokin yake haɗe da zabura sama,yayinda Saifu yake riƙe da linzamin dokin yana ta addu'ar samun nasara. Lillahi wahidul ƙahhar kenan,Allah me kowa mai komai mai yin yadda yasu a kuma lkc'n da yasu. Bisa mamaki aljabi dokin Saifu yazu ya huce na lil prince. A can yankin kogi. Boka Gilmas ne zaune bisa wata fatar kura,gaban ɗauke da wata ƙwarya wacce take cike da jini gefensa kuma huta naci sai kuma wasu manyan layoyi wacce suke ɗauke da wasu sunaye marasa harafi,gefensa kuma wani baƙin matashin saurayine wanda ya kasance yaronsa,komai tare suke aiwatar dashi,su kashe mutum kosu haukatasu ba komai bane wajansu duk inda kake neman zallar mugunta ka samesu kagama,sam babu Allah a ransu. Matashin baƙin Sarauyinne ya leƙa ƙwarya kana ya kalli boka Gilmas yace. "babu da wani sauran lkc'nfa ya kamata kayi wani abu ina tsoro fa" Dauwas ya ƙare maganar yana cilla wani abu bakin nan take saiga wani baƙin hayaƙin mai duhun gaske ya shiga fitowa ta cikin baƙin nasa. Ganin hakan ya sanya boka Gilmas ke cewa da wata mahaukaciyar dariya har saidai manyan haƙuran gabansa suka bai yana ne,cikin ƙanƙanin lkc kuma ya haɗe rai tamkar bashi ne yay wannan dariyar ba. Wani baƙin ƙyalle ya ɗauka tare da sanyashi cikin ruwan,kana ya fara karanto wasu manyan ɗalasiman tsafi mafi muni da sauran wanda yake. Wata guguwace mai ƙarfin gaske tare da wata ƙatuwar murya mai amsa kowwa ta cike ɗan ƙaramin ɗakin da suke ciki. Gaba ɗaya ginin ɗakinne ya ɗauki rawa lkc'n da guguwar taci gaba da tsananta,a hankali iskar ta fara raguwa wata ƙara aka ƙwalla daga samansu cikin dakiya Dauwas yace muna buƙatar taimakonka kafin nan maza dawo halittar da zamu fi gamsuwa da aikinmu. A hankali wata halitta ta fara bai yana gabjejiya baƙa wuliƙ mai manyan kunnwa sai fukafukai masu yawan gaske a jikinta,gaba ɗaya harshen halittar a waje yake sai dalalar da wani kalan baƙin yawo take. Boka Gilmas ne ya haɗe fuska tare da faɗin. "ba wannan halittar muke magana akai ba,kaga aiki zaka mana kuma zamu biyaka da abinda kace" Wata girgiza halittar kana tayi wani ihu cikin wata sautin murya mai amsa kowwa mara daɗi tace. "ina tsananin tsoro dajin falgabar ko mawa waccen kamilalliyar halittar wacce karanma saida nayi jinya sosai jikina yasha wahala,sautin takalmansa ka ɗai ya sanya na zauce bare nayi idanu biyu dashi,ina neman gabafararka a nan" Wata zabgegiyar wuƙar tsafi ya ɗauka ya laftawa Aljanin,cikin gargaɗi yace. "koda zaka rasa ranka dole ne ya zame maka kayi wannan aikin,wa kakeso na ɗauka yay,Aljani Kumdak yana tare da Zaitun,sai makahun Aljaninmu shima yana masa aikin tsawon shekaru masu yawa bai taɓa gajiyawa ba,saika daba zuwa zakai kayi ƙwanaki a jikin bil'adam ba zakaimin musu. Azabar da Aljani murufu ya jine ya sanyashi ƙwala ihu wanda ya cika ɗakin har wani baƙin hayaƙi yay tsartuwa daga bakinsa. "zanyi zanyi zanyi na tuba kayafan ko zan rasa raina a wannan aikin na yarda zanyi wayyooooo" "maza koma halittar da nake buƙata kafin fushina ya kufce a kan ka" Babu ɓata lkc Aljani murufu yay wata girgiza saiga Saifudeen zaune gabansa ya sunkuyar da kansa idanunsa yana zubda ƙwalla,sosai yaji a zaba a wuƙar tsafin da aka shafa masa a jikinsa,wacce ya kejinta tamkar wuta. Gaba suka tsaya suna kallon ƙyawon halittar daya koma haka nan suka amince tabbas aikinsu a yau zaiyi yadda sukeso. "maza jeka garesa gashi can bisa ingarman farin doki,maza gashin yana sukuwa bisa lafiyayyen doki,gashi can jeka jeka kada lkc ya ƙure mana" Yana faɗin hakan ya ɗauki wani baƙin abu ya wasa bisa fuskar copyn halittar Saifu,cikin ƙaramin lkc Aljanin yay girgiza a karo na biyu kamar ƙiftawar idanu suka nemesa suka rasa.. Wannan kenan. Zaune suke a babban parlour suna shira cikin mutuntaka,duka sun saka sabbin kaya masu ƙyan gaske,kana ganinsu kasan cewa yau ɗin babbar ranace a garesu baki ɗaya. Mom itace gefen Alhaji Abdallah yayinda Mamu ke zaune bisa wata kujera hannunta riƙe da lemon tsami tana matsewa sabida lemon citta da take sonyi. Ɗago kai tayi ta kalli ɗan nata bayan ta gama matse lemon hannunta tace. "ban taɓa jin fargabar irinta yau ba,sosai nayi mummunar mafarkin akan Jikata,tabbas tana cikin halin damu bamu isa mu ƙwaceta ba,sai dai Ubangijin rahama ya kareta da kariyarsa,amma yau kam da tunaninta na wuni,duk yadda nakai dason manta abun amma nagagara,nasan kina jin baƙin ciki fiye da yadda mu muke ji,ke uwace amma ba yana nufin zaki sanya kanki cikin damuwa bane Sultaner Innallah ma'assabirrin,ki ɗauki hakan matsayin ƙaddararran abu da ubangiji ya shirya faruwarsa tun kafin a haifi ita kanta Zarina,sannan muci gaba da addu'a insha Allah ta kusa bai yana nan kusa inaji a jikina" Da "Allah yasa"suka amsa bata gaba ɗaya,ita dai Mom shuru tayi sabida ita ɗaya tasan abinda yake damunta,cikin sauri ta maida ƙwallar idanunta tare da sauke ajjiyar zuciya. "kai Abdallah maza jeka saka a ƙarayin addu'a akan wacce ake sannan kayi sadaka" Kallonta sai kuma ya miƙe cikin girmamawa yace. "to Mamu bari naje" Yana faɗin haka ya fice daga cikin gidan zuciyarsa fal tausayin matar tasa,yana son ya rarrasheta amma idanun Mamu ya hana. Yana fita ya shiga cikin motar tare dayin horn mai gadi ya buɗe masa,ya fice daga cikin gidan. Fitar keda wuya wata lafiyayyoyiyar farar mota tayi parking a compound ɗin. Drever ne ya buɗe motar ya fito,kana wasu ƙyawawan matasa masu jini a jika suka fito daga cikin motar. Kana ganinsu kaga ƴan uwan juna ko kuma nace twints sosai suke kama komai nasu iri ɗaya ne,amma ɗaya yafi ɗaya jiki ɗaya kuma yafi ɗaya tsayi. Da gudu suka afka cikin parlour'n suna faɗin "Mom.. Mom..Mom" Cewar Tufic kenan,cikin ɗaya murya Sufyan yace. "our little Baby where are you baby we are back"ya faɗa cike da murna da kuma farin cikin ganin ƙanwar tasa. Jin shurune ya sanya tupic ƙara faɗin. "Mom..Mamu..Abba kuna inane gamu mundawo cikin yardar Ubangiji" Mom dake zauna saman sofa tayi saurin miƙewa tsaye tare wajan parlour'n da gudu,wani farin cikin ya lulluɓeta,tana zuwa sukaci karo da juna da sauri suka zame hulunan kansu kana suka rungometa ɗaya ta gaba ɗaya ta baya,sai juyi suke da ita suna murnar ganin mahaifiyar tasu. Mom kam kukan farin cikine ya ƙwace mata ta ƙara rungome yaranta tare da shafa sumar kansu. Sufyan dake gabanta ya zare jikinsa tare da langwaɓar dakai yace. "Mom mene wannan kuka fa" Ya ƙare maganar yana sanya hannunsa bisa fuskarta ya goge hawayen. Cikin saurin Tupic shima ya zame jikinsa ya ƙarasu wajan Sufyan yace. "ohh our beatiful Mom kalli zaratan sojojinki sun dawo cikin ƙosshin lafiya so ki daina pls kudan muji daɗi muma" Murmushi ta saki tare da miƙa masu hanneyen tace. "ohh gime me five" A tare suka tafa hannayensu kana suka ƙare rungometa,a hankali ta sumbaci ƙoshinsu tare da shafa sumar kansu,hannayensu taja suka nufi cikin parlour'n Mamu suka samu a tsaye tana sakin murmushi da gudu suka ƙarasu wajanta suna faɗin. "we miss you Grandma munyi kewanki sosai granny yaya jikin da ƙafa,fatan matana bata cikin halin ciwo" Tupic ya faɗa yana rungometa,hannu tasa ta dungure masa kai tace. "ɗan nema da kuka dawo ba wajan uwarku kukai ba,za kazu kaimin daɗin baki nina fasa saki zaka ban" Sufyan ne yay murmushi dan bai fiya magana ba shima yace. "ayya granny saki fa,to mu zauna dawa kuma? Ya ƙare maganar yana kallon jikin bangon dan gaba ɗaya manyan photonan Zarina da sukai mata na album babusu,shuru yay kawai ba tare da yace komai ba ya fuskanci granny da take faɗin. "a'a nagaji daku gaba ɗayanku ku hanzarta nema matan aure nan kusa" Da saurin Tupic yabar wajan domin yasan yanzu zata fara zazzaga masifarta ta akan sunƙi aure. Sufyan ne ya ƙwaɓe fuska yace. "Ai kinji matsalarki granny daga dawowa"pillow ta ɗauka zata cillo masa yay saurin cafewa tare dayin bayan Mom ya rungometa yace. "Mom" Dariya Mom ta saki tace "gidanku Tagwaye yanzu granny kukema haka ko wlh...." Kafinta ƙarasa Mamu tayi saurin ƙatseta da faɗin. "Da ubanku Audu kuke ba dani ba,wannan saƙiyanci kuma ga Sultaner nan uwarku da ita kuke" Ta ƙare maganar tana nufar ɗakin tare da mitar "haka nan ɗirka ɗirka samari har biyi suƙi aure babu gaira babu dalili idan baku da lafiya saiku faɗa muji" Ita dai Mom shuru tayi domin tasan halin Mamu kuma laifin yaranne da suka taɓota,kallonsu tayi kana ta dungurewa Tupic kai tace. "ga maganɗisun daya taɓota nan ai,baza ta zaɓo maka cikin matan ƙauye babu ruwana" "Mom ina little beb ne nasan yanzu tana gida babu makaranta tunda week end ne,kuma beb bata fita yawo,and duk ina photonanta na parlour babu ko guda?" Sufyan ya faɗi maganar yana yarfar da hannunsa. Murmushi tayi tace. "tana lpa fa,nina aiketa,maza kuje kuyi wanka sannan kozu cin abinci" Gaba ɗaya suka amince da maganarta,haka suka shige bedroom,a nan saɓon faɗa ya tashi idan kowa yace shine zai fara wanka,hayaniyarsu ta sanya Mom leƙowa da mamaki take kallonsu tace. "yau ni Sultaner naga abinda yafi ƙarfina,har yanzu baku daina wannan faɗan a tsakaninku ba,maza Tupic yi baya ka bawa Sufyan waje. Turo baki yay kamar ƙaramin yaro yace. "Mom." Sufyan gwalo yaywa Tupic kana ya shige cikin bathroom,hqr ta bawa Tupic harya sakko daga fushin da yayi. Bayan sunyi wanka Abba ya dawo suka gaisa sosai yay murnar ganin zaratan yaran nasa,cikin da farin ciki ya rungomesu. Ganin magrib na shirin zuwa ya sanya Sufyan faɗin. "Mom" Ɗago kai tayi cike da fargabar abinda take tunanin zai tambayeta,kallonta domin sosai ya hango abinda idanunta keson ɓoyewa yace. "Mom Ina Zarina is there any problm mene kike haiding ne" Kafin Mom tai magana Abba yace. "An sace zarina tsayon watanni taƙwas kenan" A tare suke miƙe tsaye tare da faɗin "What.." Masarauta. Yadda Saifu ke sarrafa linzamin dokinsa tamkar wanda ya ƙware ya sanya mutanan wajan sanya ihu wasu hadda taka rawa. Duk yadda Lil prince yasu ya huce Saifu abin gagararsa ya,cikin bushi yasa ƙafa ya daki ƙafar dokin Saifu mai makon dokin ya faɗi saima ƙara gudu da yayi. Harya kai ga sunje ƙarshe sun ƙara juyowa sosai Saifu ya bawa lil prince ta zara,a hankali ya runtsa idanunsa sabida wani abu da yaji ya daki kansa ya shige,sunan Allah yasu furtawa amma laɓɓansa sunyi masa nauyin gaske,cije bakinsa yay sabida tsananin ciwon kan daya shigesa lkc guda ba tare daya shirya hakan ba,dishi-dishi ya fara gani a cikin idanunsa ko gabansa baya iya gani. Hakan ta sanya dole ya saki linzamin dokin idannunsa ya ƙara runtsa wanda take wasu zafaffun hawaye suka fita a cikinsa,a karo na farko daya zama lozer cikin rayuwarsa,yana jin yadda dokin yake ƙoƙarin jan kansa amma ya kasa,yana kallon yadda Lil prince yazu ya huce. Wani ihu wajan ya ɗauka aka shiga bushe-bushe da kaɗe-kaɗe hakan ya tabbatarwa da Saifu ya zama winner akan wannan kilisar. Kamar ɗaukewar wuta haka yaji ciwon kan ya tafi idanunsa yay tas,cikin tsanannin baƙin ciki da kuma damuwa ya fesar da wani zazzafan numfashi daga cikin baƙinsa. Cikin samawa kan kuzari da kuma ƙarfin guiwa ya ware laɓɓansa tare da faɗin. "Ya Rahamanuu Ya Rahimu Ya hakamu" Ya faɗa yana dirowa akan dokin tare da sakin linzamin ya ɗan jaa baya kaɗan,bisa mamakinsa yaga dokin ya ƙara matsuwa kusansa tare da ɗura kansa bisa kafaɗar Saifu. Wani shu'umin murmushi yay mai cike da ma'anoni kala,Fulani kilishi kam wani farin cikine ya kamata wanda ya kasa ɓoye bisa fuskarta. Tsorawa Saifu idanu fulanin sura tayi tana son ta fahimci halinda yake ciki,tabbas wannan faɗuwar tasa ba haka kawai bane,tabbas aƙwai wata a ƙasa,tayaya zai jure zaman ɗakin duhu?tayaya zai iya bacci cikin ƙazanta sauro kuma guri mara tsafta? Wannan sune tarin tambayoyin da takewa kanta sosai tausayinsa ya kama musamman da taga yana shafa kan doki cike da kuzari babu abinda ya nuna yana cikin halin tsoro ko fargaba. Zarina kam tsayawa tayi da kukan sabida rikicewa damuwa da tsantsar tashin hankali daya gama bai yana saman fuskarta. A hankali Kulsum ta riƙe hannunta tare da rarrashinta,zamewa ta koma jikin Mai babban ɗaki tayi lamo tana sauke ajjiyar zuciya. Shuru itama Mai babban ɗaki tayi a zuciyarta tana karanto sunayen Allah domin zu zamatu garkuwa gareta da kuma Saifu. "uhmm Babu haɗi tsakanin ɗan nagada, da kuma taka hawaye,kowa kuma dukkanku kunsan mene hukuncin wanda ya faɗi a wannan gasar haka kuma kunsan ƙyautar da ake bawa wanda yaci,basai nace ga wanda yaci ba,kuma da kanku shaidane tunda kun gani yanzu zamu bawa Prince Najeeb mai jiran gado ƙyaututtukan daya samu bayan haka za'a ɗauki Saifudeen zuwa ɗakin duhu na tsawon wata huɗu" Mai babban ɗaki,Zarina,kulsum,Kaltume,Fulanin sura,Waziri,gaba ɗaya suka miƙe tsaye cike da tashin hankali,da sauri Fulanin sura ta matsa kusan Mai martaba murya can ƙasa tace. "Allah ya ƙara maka lafiya mene laifin wannan yaron danya faɗi gasa?bafa shine yace zaiyi ba,kune kuka bada sunansa without his permission,baka tunanin zaku ɗauki haƙƙinsa,ok fine anyi Kilisa bai ciba so abarsa da tuzartashin da akai na mene za'akaishi wani ɗakin duhu,haba do what is right not what is easy" Ta ƙarasa maganar cike da kaicin abinda Mai martaba yake sam baya duba gobensa,baya sanin mene dai² da wanda yake ba dai² ba. Cikin ɗacin rai ta miƙe tare dayin gaba tana gyara zaman alkyabbarta,gaba ɗaya kuyangunta suka mara mata baya. Murmushin Mai martaba yay ba tare daya tanka mata harta bar wajan ta shige cikin gidan sarautar. Dukkan wasu manyan ƙyauta da aka tana da ga wanda yaci haka a ɗauko aka miƙawa Lil prince,banda ɗaga kai ta cilla Saifu harara. Tofa nan kallo ya koma sama gaba ɗaya idanun jama'a suka dawo kansa,da sauri Zarina ta ƙwace hannunta daga na Kulsum,da gudu tayi wajan da Saifu yake tsaye. Tun daga nesa ya hangota gansa ya fara girgiza mata alamun kada tazu sabida gaba ɗaya idanun mutanan wajan a kansu yake. Gaba ɗaya idanunta a rufe yake babu abinda takeson gani a wannan lkc'n sama dashi,burinta bai huce ta jita cikin jikinsa ba. Baya ya fara ja tana ƙara kusantushi ta ƙarayi yana baya,da sauri Lil prince ya mara mata baya gaba ɗaya hankalinsa baya kansa so yake ya cimmata domin ya riga da yaga take takenta. Dana ƙarasuwa wajan Saifu ta faɗa jikinsa tare da ƙanƙamesa ta fashe da wani irin kuka mai taɓa rai da kuma cin zuciya. Lumshe idanunsa yay lkc'n da yaji ta faɗa saman jikinsa,cije laɓɓansa yay kaɗan kana ya ɗan juya ya bawa Lil prince baya wanda yake tsaye yana kallon ikon Allah. A hankali ya ware manyan idanunsa wanda suka ɗan janye kaɗan. Hannunsa ɗaya bisa faffaɗan waist ɗinta ɗayan kuma ya sanya saman kanta kana ya jawo vail ɗin data rufe kanta ta dashi,gaba ɗaya ya rufe fuskokinsu ya zamana saidai aga jikinsu. Ƙyawawan fararan idanunsa ya ɗurasu bisa oval face ɗinta wacce tayi faca-faca da hawaye,cikin ƙasa da murya yace. "Stop cry babyboo ur cry means everthing to me,yana hurting heart ɗin,stop pls babyluv" Ya ƙare maganar yana pouting lips ɗinsa. Ƙara maƙalesa tana girgiza kanta tare da tura kanta bisa ƙirjinsa,cikin kuka tace. "no pls Yah-yah stay with us dan Allah kada kaje kada ka yarda,ka ɗauko bindigarka ka harɓe dukkan wanda ya taɓaka dan Allah kace ba zaka ba" Lumshe idanunsa yay harga Allah fitar hawayenta yafi masa zafi cikin zuciye da kaisa ɗakin duhu da za'ai. Hannunsa yasa ya tallafo habarta yay copping face ɗinsu waje guda,bakinsa na saman lips ɗinsa,hancinsa na saman nata,goshinsa na saman nata,cikin wata finanniyar murya yace. "a yanzu ba komai nake buƙata a wajanki ba sama da naji kince kina sona,Rinaaa ina da wani aibune daya sanya kike guduna?,meyasa kika kasa yimin uzuri i love you Rinaaa love you with all my hrt" Ya ƙara maganar yana ƙara matse ajikinsa,sosai yake jin wani matsanancin sonta a zuciyarsa. Cinin rawar murya da kuka yace ƙarfinta tace. "i love you too SAFRINAA ina sonka sosai mai yawa dan Allah kada ka tafi ka barbi" Wata wawiyar rungoma yay mata a lkc'n hawayen da suke manne cikin idanunsa suka samu damar gangrowa suka saka saman fuskarta. Bakin ta buɗe zatai magana cikin sa'a tana buɗe baƙin lips ɗinsa na ƙasa ya shige bakinta,haka itama lips ɗinta na sama ya shige cikin bakinsa,ajjiyar zuciya suka sauke a tare a hankali suke haɗe bakin junansu,idanunta ta ƙafeshi dashi,lumshe idanu yay kana ya sanya tafin hannunsa ya rufe mata nata idanun,cikin lkc guda sa'a guda suka kama tongue ɗin junansu a zafafe Saifu ya shiga bata wani lafiyayyan kiss tare da zuƙar yawon bakinta. Cikin ƙarajin da ɗaga murya haɗi da zaucewa lil prince ya kalli fadawan wajan yace. "so what are you waiting for separate them..... 😁😁😁am sorry irin sorry ɗinnan mai yawan gske,wlh sam ba haka nso ba,kana taka Allah na nashi kuma nasane gsky so pls sweethearts bear with me ina maku sahihir ƙauna. If you need my book contact to subscribe 08119237616 THE NEW EMIR. *NIMCYLUV🤏🏼🔥* *55-56* I said separate them. Lil prince ya ƙara faɗa tare da ɗaga muryarsa wacce ta karaɗe wajan. Cikin tashin hankali Zarina ta ƙara ƙanƙame Saifu tare da shigewa jikinsa,lumshe idanunsa yay wanda suke ɗigar ƙwalla,cikin nutsuwa ya zare bakinsa daga cikin nata,harga Allah bason raɓar jikinta yake ba,saita zama mallakinsa shine burinsa,yana jin kunyar mahaliccinsa aduk sanda ya taɓa jikinta. Baisan me yasa yake kasa control kansa a kanta ba,taune jajayen laɓɓansa yay wanda suka jiƙe da yawon bakinta,a yau ya kasa danne rauninsa,a kanta kuma sanadin soyayyarta rauninsa ya bai yana,bai san tayaya ne zai danne abinda ke cinsa kuma yake damunsa a rai da zuciyarsa ba,ƙwarai yau ya ƙara yadda da zafin soyayyarta kuma ya ƙara tabbatar da cewa ƙaddara abace mara tabbas a koda yushe kuma a ko wanne lkc tana iya sauyawa. Shekaran jiya shine matsayin mutum mara gata,wanda yaran unguwa suke tsangwama sabinda rashin gatansa,jiya shine matsayin mutum bai baiwar hqr ilimi wadatar zuciya,mai ta ƙama da soyayyar mahaifinsa,haka kuma mai taƙama da tarin arziƙin da iliminsa ya bashi idan ana maganar kuɗi ilimi ya zama dole a sanya sunansa ciki. Yau kuma shine mai taƙama da soyayyar Zarina wacce ya sameta cikin zuciyarta,haka kuma yana da yaƙinin indai yana da rai da lafiya da ƙaddararsa wata rana zata sauya zuwa farin ciki da ƙwanciyar hankali. Nauyayyiyar ajjiyar zuciya ya sauke tare da maida ƙwallar data cika masa idanunsa,awannan lkc'n babu wacce yake tunanin sama da mahaifiyarsa kuma tauraruwarsa,ya rasata a lkcn da yake muradinta kuma ya keson kasan cewa da ita tabbas da tana duniya ƙwarai zai rage jin zafin abinda ya keji ta dalilinta. Hannayensa duk biyun ya sanya ya ƙare matseta a jikinsa tare da cusa fuskarsa tsakanin wuyanta yana ɗan bubbuga bayanta alamar rarrashi. Ajjiyar zuciya ta shiga saukewa cikin so da ƙauna da kuma shauƙi ta sanya hannunta saman faffaɗan ƙirjinsa ta shiga shafawa. Banda rawa babu abinda jikinta ya keyi. A hankali ya manna bakinsa saman fatar kunnanta kana ya fesa mata wani zazzafan huci ta cikin hancinsa. Cikin wata daddaɗar murya mai sanyi yace. "Darling beee..!!" Shuru yay yana maida numfashi ba tare daya ƙara cewa komai ba,can ya ƙara jan numfashi yace. "Bibeee na.!! Ke musulmace kuma mai ilimi and kin yarda da ƙaddara,ki ɗauki abubuwan da suka faru matsayin desting,ni da ke babu wanda ya isa ya ƙaucewa faruwar hakan,haka kuma wata nasarar bata samuwa sai da ƙaddara for exmple gashi ƙaddarar ta hauni kuma dalilin hakan kin amshi ni as ur lover wannan farin cikin bazai taɓa sawa naji zaman da zanyi a inda za'a sani ba,Bibeee pls ki danne abinda ke ranki da zuciyarki kada ki bari mutane suga rauninki,ki zama jaruma ki ringa addu'a daga nan har sanda mijinki zai dawo gareki,tabbas zan dawo just wait for me,a lkc'n dana dawo zanyi faiting a kan soyayyata, i love you soo much more & more most, you are the rest of my life Safreena" Ya ƙare maganar yana sakar mata lafiyayyiyar sumba a saman forehead ɗinta,wasu zafafan hawayene suka shiga zuba ta cikin idanunta,banda girgiza kai babu abinda take,takai matakin da bazata iya murta komai ba,idan tace zatai magana tabbas numfashinta zai iya ɗaukewa. Hannunsa yasa ya zareta ta ƙarfi a jikinsa sabida bai son wani ƙato ya taɓa jikinta,tsaiwarsa ya dai² ta kana ya haɗe saki fuskarsa yana murmushi wanda ya ƙara daskarar da mutanan da suke wajan. Mayafin jikinta ya gyara mata kana ya ɗan juya manyan ƙwayar idanunsa a kanta sabida kafeshi da idanu da tayi. Ɗan matsoya jikinsa ta ƙarayi hakan yay dai-dai dasa hannun Lil prince a jikinta tare da fisgota ta faɗi baya. Da sauri Saifu ya runtsa idanunsa sabida wani da yaji ya caki zuciyarsa,da sauri ya juya daga inda take ƙwace tana ƙoƙarin tashi. Wasu manyan fadawa ne suka ƙarasu inda yake tsaye tare da tisa keyarsa zuwa sashin ɗakin duhu. Da gudu Zarina ta miƙe idanunta rufe saiji yay ta faɗa jikinsa ta baya,kasa juyowa yay bare yay mata magana. Prince nagani hakan ya matsa da sauri tare da sanya hannunsa ya wanke ta wasu tagwayen maruka,ƙara ɗaga hannunsa yay da niyar ƙara mata wani marin kamar daga sama yaji saukar muryar Mai martaba yana faɗin. "Stop kada ka kuskura hannunka ya sauka saman fuskarta,Zarina is mine Najeeb ka iya takunka" Mai martaɓa ya faɗa cike da gargaɗi idan kaga fuskarda baza ka taɓa cewa shine yay maganar ba,yana faɗin hakan kuma ya bawa Kuyangunsa damar ɗaukata zuwa wani sashe nada ban a gidan sarauta. Cike da mamaki Lil prince ya tsaya yana kallon Mai martaba har yabar wajan,wato wannan dalilin ya sanya Mai martaba yaƙi amincewa da buƙatarsa ta son auren Zarina. Wannan dalilin ya sanya Mai martaba bai magana akan zaman da Zarina take a sashin Mai martaba. Shin koda man Mai martaba yana sane ya haɗashi kilisa da Saifu sabida hakan shine zai bashi damar mallakarta? Ya ilayi wannan wacce irin lukutar masiface shifa ya fara jin storon lamarin uba na so ɗa na so. Yana kallo kuyangun Mai martaba suka tisa keyar Zarina tana kuka tana tirjewa tana miƙawa Saifu hannunta a haka suka shige wani ɓangare da ita. Saifu kam tunda ya sunkuyar da kansa bai ƙara ɗagawa ba,har suka iso ɗakin duhun suna zuwa aka buɗe ƴar ƙaramar ƙofar aka sakashi,mutane da dama a wajan saida suka zubda ƙwala sabida da yawansu sunsan muhimmancinsa a wajansu. Haka aka sakashi ba tare da kowa yaga halinda fuskarsa ke ciki ba. Lil prince kam cike da tashin hankali ya ƙarasa wajan motarsa tare da faɗawa cikin motar yana ƙoƙarin jan motar Meera tayi saurin zama a side ɗin mai zaman banza,bai tare da yace ƙala ba,yaja motar da gudu ya bar cikin masarautar,yana jin yadda fadawa suke masa magana amma yay burud dasu. Hadima Kaltume kam lallaɓawa tayi ta janye Mai babban ɗaki daga wajan hakama Kulsum ta mara masu baya. Ɗaya baya ɗaya jama'a suka fara watsewa daga wajan haka taron kilisan ya tashi,wasu na farin ciki wasu kuma na baƙin ciki. Mai martaba direct tirakarsa ya huce yana zuwa ya zare alƙyabbar jikinsa ya ajjiye gefe guda,ga rage daga shi sai ƙaramar jallabiya,zama yay gefen bed ɗinsa yana maida numfashi,wani wadataccen murmushi ya saki,lallai yanzu lkc yayi dazai mallaki cikar burinsa,a wannan lkc ya dace yay auren jin daɗi ya mure tsofansa a jikin ƙaramar yarinya,lkc yayi dazai murabus ya ɗura magajinsa,lkc yayi dazai nemawa magaji matar aure. Hannu yasa yaja gemun fuskarsa tare da sakin wani murmushi,tabbas tayi girman daya keso a jikin mace,ƙwarai ya sameta matsayin mata tabbas ya gama jin daɗin rayuwa,wannan dalilin ya sanya haɗa kilisa tsakanin Saifu da Lil prince danya fahimci Saifu kaifi ɗaya ne,wahala ko tsanani bazai sanya ya janye batun soyayyarsa a kanta ba. Zai tabbatar da ƙarfin ikonsa da mulkinsa ta hanyar aureta kafin cikar wata huɗu. Ƙofa ya zubawa jin za'a shigo ɗakin ɗan janye idanunsa yay ganin Fulani kilishi ce zata shigo. Fuska babu yabo babu fallasa ta shigo cikin tirakar,tana shigowa ta nemi wajan ta zauna kana ta fahimcesa tace. "sabida ƙana son ƙara ƙwarƙwara shine ka hana ɗan damar aurenta ko?" Tayi masa tambayar tana ɗauke kanta daga garesa,murmushi yay kana ya ɗan miƙe zaune yace. "bawai ƙarin ƙwarƙwara zanyi da ita ba,na hana Magajin auren tana sabida nine ya dace da samunta matsayin mata" Da mamaki ta kallesa sai kuma tayi saurin gyara fuskarta cike da fara'a tace. "a'a abu yayi ƙyau hakanma ai wani matsayine kace zan samu ƙanwa kamar yadda da nake da yaya" Kallonta yay a sonsa na ganu ya nayin fuskarta sai kuma ya janye idanunsa sabida rashin ganin komai a saman fuskarta sai farin ciki. Ɗan matsowa kusa dashi tayi tare da shigewa jikinsa tana zare jallabiyar jikinta,shuru yay tare da lumshe idanunsa sabida jikinsa data fara shafa cikin salo mai tafiya da hankali ta turashi saman gadon kana ta faɗa kansa,wasu salo masu rikitar ƙwaƙwalwar wanda akewa ta farayi masa. Cikin abinda baifi 10mins ba ta rikita masa lissafi banda,kafin wani lkc sun haukata junansu basu rabuba saida ta samu nasarar janye ra'ayinsa akan maganar auren Zarina. Suna gama samun nutsuwa ta lallaɓa ta gudu sashinta ita da kuyangunta. Da idanu ya bita sabida wani masifaffan abu daya keji cikin mararsa tamkar ana ƙara masa hutar sha'awarta. Miƙewa yay jikin babu ƙwari ya nufi bathroom. Yana shiga bathroom ya sakarwa kansa shower saida ya ɗauki lkc kafin ya kammala wankan kana ya fito ɗaure da towel yana tsane jikinsa,cike da mamaki yake bin Fulalin sura da kallo da alama ta ɗan jima da zuwa. Wajan wardrope ya ƙarasa ya ɗauki jallabiya mai kalan zanan masarautar ya sanya jikinsa,kana ya rufe wardrope ɗin ya nufi parlour. Hawayen dake shirin zubu mata tayi saurin maidawa cikin son maida damuwarta ta miƙe tsaye tare da nufar parlour'n da yake zaune. Zama tayi kusa dashi tare da amsar apple ɗin hannunsa cikin mutuntawa tace. "Allah ya ƙara maka yawan rai ina son magana dakai" Ta faɗi hakan tana ajjiye apple ɗin a saman plate dake gaban Mai martaba. Kallonta yay na wani lkc kana ya ɗauke kai ya madaishi zuwa ga B.b.c news ɗin da yake kallo. Can ya numfasa yace. "Fulani ke muke sauraro uhmmm wace magana kenan?" Ya faɗa yana ƙara muskutawa domin dai² ta zamansa. Hawayen da take ɓoyewa ne ya samu nasarar tsiyaya a idanunta cikin wata murya wacce take nuna mai maganar gab yake da fashewa da kuka tace. "Allah ya ƙara maka lafiya amma kasan nima mutumce kuma matsayin mata nake gidanan bawai baiwa ko kuyanga ko kuma ƙwarƙwara ba,kuma kasan cewa ina da haƙƙi akanka,bana son na aikata saɓon ubangiji ta dalilin ƙin bani haƙƙina da kake,hqr yaje ƙarshe raunina ya gaza ina buƙatar ina buƙatar haƙƙina dake kanka" Ta ƙarasa maganar kuka na ƙwace mata. Shuru yay mata yaci gaba da kallon news ɗinsa. Shi sam baiga aibunta ba,haka nan bazai ce ga dalilin daya sanya yake mata hakan ba. A duk lkc daya buƙaci mata hakkinsa yana jin mararsa nayi ƙasa ta ƙwanta sai ya zama kamar naka shasshe,baya son nuna mata hakan sabida kada raini ya shiga tsakaninsu. Numfashi yaja kana yace. "Am sorry nima bana da laifi,na sani cewa niɗin ina da manyan laifuka wanda nake aikatasu da sanina,amma ki sani naki haƙƙin bana dasa hannu bansan meke faruwa da hakan ba". Yana faɗin hakan ya miƙe tsaye tare da shige cikin bedroom ɗinsa,yana zuwa ya faɗa kan bedroom yana jin ana kiran magrib amma ya burus saima ƙara ƙwanciya da yay hankali ƙwance. Da idanu kawai Fulanin sura ta bisa harya ɓacewa ganinta,sai da taci kukanta mai yawan gaske kana ta miƙe tsaye tare da komawa sashinta. Zarina kam can wani special part aka san yata cikin,yadda take kuka tare da tirjewa ya sanya suna sa kata suka rufe ƙofar ɗakin sannan suka fita zuwa wajan ɗakin domin bata tsaro da kuma kula da cinta da kuma shanta. Ƙwaciya tayi a ƙasa tana ci gaba da rera kukanta mai tsuma zuciya. Tana ƙwance har aka kira magrib. Miƙewa tayi jiri na ɗibanta sabida yunwar data keji a haka ta hangi bathroom tana shigata ta ƙarasa gabam sink ta ɗaura al'wala tare da fitowa daga cikin bathroom ɗin. Mayafin jikinta ta gyara kana ta fuskanci gabas ta gabatar da sallah. Bayan ta idar ta ɗaga hannayenta sama tare da kaiwa Ubangiji kukanta domin shine garkuwanta shine zai taimaketa daga wannan lukutar masifar da suke ciki. Shine kaɗai zai yaye mata kunci da baƙin cikin da take ciki,bata taɓa sanin haka soyayyarsa tayi tasiri a zuciyarta har haka ba sai yau. Tabbas ta gamsu kuma tayi amana da cewa soyayyarsa halittace a zuciyarta da kuma gangar jikinta,lumshe idanunta tayi kana ta ƙara curewa waje guda,murmushi ne ya kuɓuce mata murya can ƙasa tace. "Kai gwarzo ne, I never see Man me confidence like you ba,ina sonka so mai yawa,tabbas kaine farin cikina kuma jigona,zanci gaba da jure dukkan wata nau'in a zama indai a kan sane.."ware idanunta tayi hakan ya bawa hawayen da take ɓoyewa damar sakkowa,laɓɓanta ta taune sabida tsigar jikinta daya fara tashi,bata yaya ne abinda dukkan wata ƴar mace ta keji a lkc'n da namiji ya raɓeta. Amma tayi imanin abinda ta keji game dashi na musammanne,ba kowanne ɗa namiji za'a samu hakan daga garesa ba. Yadda yake kissing tongue ɗinta cikin nutsuwa da ƙwarewa da yadda yake zugar yawan cikin bakinta shi kaɗai ya isa ya tabbas ta cewa shiɗin namiji mai ishasshiyar lafiya. A hankali ƙyaƙƙyarwa fuskarsa mai cike da ƙasumba da kuma gefe ta fara bai yana cikin idanunta. Babu abinda yafi jan hakalinta sai faffaɗan ƙirjinsa wanda yake cike da baƙin gashi dai ƙyalli yake sun ƙwanta sunyi lub lub gwanin sha'awa. Murmushi tayi cikin wata siririyar murya tace. "your smile means anything to me, I love you the way you are, my heart only loved you, you're the only one i prayed for, you absence like crush, if you a way.... I will die sweetheart I swear on you love you soo much noorhayat" Ta ƙarasa maganar tana ƙwanciya saman carpet ɗin dake malale a bedroom ɗin,daman tuni tayi sallar asar hakan ya sanya ta lumshe idanunta a sonta nayi bacci amma sam hakan ya gagara,mirginawa gefe tayi tace "Ya rabbi see this innocent Zarina ubangiji ka shiga lamarinta ka bata ikon cinye jarrabawar data faɗa" Haka tai ta juyi a haka bacci ɓarawo ya ɗauketa cikinta na kukan yunwa.. Saifudeen A hankali ya ɗaga kansa daga sujjadar da yayi wacce ta zama sujjadar ƙarshe cikin sallar isha'i daya gabatar. Bayan ya sallame sallarne ya tanƙwashe ƙafafunsa kana ya lumshe idanunsa wanda ya kejin suna masa zafi da kuma raɗaɗi,shuru yay yana sauraran bugun zuciyarsa wacce ke fita da sauri,a hankali ya sanya hannunsa saitin zuciyarsa wacce ya keji tamkar zata fito waje sabida halbawar da take masa,bai taɓa sanin aƙwai zafin soyayya irin haka ba,ko a tarihi bai taɓa tunanin shi Saifudeen Bilyam zai faɗa tarkon soyayya ba,soyayya ba ta ƙaramar yarinya mai ƙarancin shekaru,numfashi ya fesar ta cikin bakinsa,ga wani ɗaci daya keji cikin maƙoshinsa,saukar hannun Lil prince saman fuskarta ji yake tamkar saukar ruwan dalma a cikin zuciyarsa. Bai san yaya akai soyayyarta tayi tasiri har haka ba,bai san yayane ya zama mai rauni a kanta ba,yana jinta a jini da tsoka na jikinsa,yana jinta a jinin dake gudana na jikinsa,yana jinta a duk wani numfashi da shaƙa ya fesar,yana jinta tamkar ruwan shansa,soyayya abace mai zafin gaske da kuma dafi a zuciya,haka kuma ya fashinci dukkan soyayya mai zafi tafi ko wacce soyayya ɗurewa,idan hakane babu shakka zaici gaba da dakon sonta zaici gaba da faɗa a kan dukkan wanda zai kawo masa naƙasu cikin soyayyarsa. Pouting lips ɗinsa yay yana jin yadda mararsa take ƙarta masa a hankali,wannan dalilin ya sanya bai cika son kasan cewa inuwa ɗaya da ita ba. Da ɗan saurin ya buɗe gajiyayyun idanunsa sabida wani haske da yaga ya cika ɗakin,ɗan juyawa yay domin ganin haske daga ina yake,ware manyan idanunsa yay ganin daimond ring ɗinsane ke haske. Hasken daya cika ƙaramin ɗakin da yake cike da zafi sauraye masu cizon mutane,da kuma damun mutune da kukansu na wooooooooo. Murza zoɓen yay a hankali tare da kaiwa bakinsa ya sumbacesa kaɗan. Hannunsa ya zura cikin aljihu ya zaro wayarsa miss calls ya gani masu yawa,dubawa ya fari yaga kiran Abbunsa sai kuma na best friend ɗinsa sai kuma na Mai babban ɗaki. Number Mai babban ɗaki yay dailing ringing ɗin farko aka ɗaga,shuru ne ya biyu baya,ajjiyar zuciya saifu ya sauke murya can ƙasa yace. "Ammi na...!!" Ya faɗa muryarsa nason bai yana rauninsa,murmushin Mai babban ɗaki tayi a sonta na ƙarfafa masa guiwa. Gyara zamanta tayi tace. "Yarona dukkan tsanani yana tare da sauƙi,idan mune yau wata rana bamu bane,haka idan yau kana cikin wannan baƙin ɗakin gobe bakai bane sai dai wani" Lumshe idanunsa yay tare da sanya hannunsa ya maƙe wani sauro daya cijesa,ƙwaɓe fuska yay ganin sauran harya samu nasarar zuƙar masa jinin jikinsa,numfashi ya sauke kana ya ware laɓɓansa wanda ya samu nasarar faɗin. "Ammi fatan babu abinda ya sameki hope kina cinin ƙoshin lafiya Ammi na dan Allah ki kula da kanki" Daga can ɓarin Ammi ta danne abinda ta keji game da abinda ya samu Saifun tace. "Kada ka damu yarona kai ne abinda damuwa kayi hqr da rayuwa ka amsheta a yadda tazu maka,tabbas taka kalan zafin ƙaddarar kenan" Miƙar da ƙafafunsa yay yana yadda tsigar jikinsa ke tashi sabida ƙazantar wajan,daure yay yace. "Ammi ki ƙwanta haka nan mayi waya gobe" Yana faɗin hakan ya kashe kiran tare da amsa kiran Abbunsa daya shigo yanzu. Haka dai sukai waya ba tare da Saifu ya gawa Abbunsa halinda yake ciki ba. Bayan ya gama wayarne ya kunna ƙira'ar sheiyk Sudaid cikin suratu Zumar. Haka ya dinga bin karatun cikin zazzaƙar muryarsa ba tare daya samu nasarar yin bacci ba. Zarina Can cikin baccin wanda yake cike da tarin mafarkai kala da ban da ban,wanda ya wanci a kan Saifu ne sabida dashi ta ƙwana. Kamar a mafarki taji an fisgota tare da zare mayafin da tayi covering jikinta dashi,kafin tayi wani yunƙuri a cillata saman makeken gadon dake ɗakin,baki ta buɗe da nufin yin ihu yay saurin sanya bakinsa cikin na.... *_(kada ka damu da halin da kake ciki domin tun kafin faruwar hakan ubangiji ya ƙadarta faruwar hakan tun kafin a haifeka,Ubangiji ya rubuta hakan cikin allonsa na lauhil mahafuz allon da ba'a faɗar ƙarya cikinsa.*_ *_Yadda kasu ba hakan ke kasan cewa ba,dukkan mutane da suke rayuwa kowa na rayuwa ne bisa tasa ƙalan ƙaddara,haka Saifudeen da Zarina suna rayuwa cikin*_ *_zafaffiyar ƙaddara wacce zan iya faɗin ƙaddararsu kusan a zahirance hakan na faruw bawai a littafi ba*_ *_So dukkan abinda za kuji ko zaku gani pls bear with me banyi hakan da son raina ba😭kuna ta jiran posting bayan wayana yayi damaged if za'a samu mutum 10 suyi volunteers for 500 babu shakka zan ida book ɗin cikin ƙwana 5😁😁😂Nafeesa Aliyu Ayusher,Noor Eeman Ahamd Maman ilham Fatima ali adam,Subab Maman ahmad gaba ɗaya daga Emir paid book zuwa Nimcy vip bari najira naga luv😍😍😍saura wani yace wani abu,and ina jinjina maku bisa namijin ƙoƙarin da kuke nayin comment thank you soo much dear,_* THE NEW EMIR IS NOT FREE IS FOR SALE ZAKA TURO KUƊINKA TA WANNAN ACCOUT ƊIN 0116886423 SULAIMAN NAIMA S UNION BANK 200 FOR NRML GRP 500 FOR VIP WANDA ZASU SAMU DUKA PAID BOOKA ƊINA, SAI SHEDAR BIYA 08119237616 KADA KO MANTA TA KUSA FASHEWA *_UNCULE NE...IS LOADING)_* *NIMCYLUV🤏🏼🔥* *57-58* #NEVER GIVE UP Bakinsa cikin nata. A Gagaggauce kamar kumurcin zaki yake ƙoƙarin zura mata halshensa cikin bakinta,amma hakan yaƙi faruwa sabida datse teeth ɗinta da tayi,ganin tana son batsala akan abinda yake ƙoƙarinyi ya sanyashi zare bakinsa tare da sanya hannunsa cikin rigarta yana ƙoƙarin kamo tagwayenta. Yadda ya sakar mata nauyin jikinsa ne ya sanya ki hannu ba zata iya motsawa da niyar ƙwatar kanta ba. Duk yadda tasu tayi kuka kasawa tayi sabida tsananin tsoro da kuma firgijin da take ciki,banda sauke ajjiyar zuciya babu abinda take. Wata sassanyar ajjiyar zuciya Lil prince ya sauke sabida jin brest ɗinta a hannunsa wanda ko da wasa bai taɓa tunanin zai gansu ba,bare yay tunanin taɓa su sai gashi cikin sa'a da kuma ƙarfin mulki irin nasa ya mallakesu sun zama nasa sai yadda yay dasu. A yau zai tabbatar daya raba Zarina da budurcinta hakan kuma shine zai bashi damar mallakarta cikin ruwan sanyi ba tare daya samu matsala ba. A gaggauce ya fara sarafasu yana mai ɗan matsesu waje guda sai girman da sukai masa a hannu. Wasu zafafan hawaye wanda suka tafe da baƙin ciki damuwa ladama haɗi da takaicin rayuwa ne suka samu nasarar salalo daga cikin idanunta zuwa wuyan Lil prince. Banda kiran sunan Allah babu abinda bakinta yake,hannu yasa ya birkitota ta faɗa jikinsa yayinda shi kuma ya ƙwance flat,ganin tana ƙoƙarin zillewa sai dukansa daya ƙoshinsa take ya sanya shi hankaɗata ta faɗa saman bed ɗin. Cikin zafin nama ya zare kayan baccin dake jikinsa kana ya afka kanta kamar wani doki. Hannayenta duka biyun ya kama tare da ɗauresu da wata igiya daya shigo da ita sannan ya zare sket ɗin dake jikinta ya rage daga ita sai underwears daman tuni ya cire rigar jikinsa hakan ya ƙara bai yanar da ƙyawawan manyan tsayayyun dukiyar funaninta wanda suke tsaye cirr sai nipples ɗin da yay jaa tare da ƙara tsini sabida jan da Prince yay masu bana wasa bane. Gaba ɗaya tunanin ya ƙoshe banda halbawa da mararsa take babu abinda ya keji. Yana jinta tamkar zata faso boxer ɗinsa ta bai yana zuga muradinta wacce take falki kullum safe da yamma dare da rana. Burinsa bai huce ya jisa cikin jikinta ba,ƙwarai yau idan ya samu budurcinta wannan labarin kaɗai ya isa ya tarwatsa zuciyar Saifu. Da sauri yasa hannu ya zare ƙaramin under ɗin dake cikinta kana ya zame pant ɗin jikinta,ai wata halbawa da mararsa tayi sakamakon bai yanar fresh naked body ɗinta. Cikin a zaɓa ya zame boxer ɗin jikinsa kana ya sanya wata igiya ya ware ƙafafunta ya ɗaure sam bai son ya samu matsala wajan raya darensa. Kanta ya hau ya fara murzata tare da lashe jikinta kamar tsohun maye. Hannunta ya sanya cikin mararta wani tsaki yaja jin babu alamar ko ɗigon ruwa. A haka ya gyara waist ɗinsa saman nata,sai a lkc maganganun da suke bakinta suka samu damar bai yana kansu sabida tsantsar tsoro da tashin hankali. "Dan Allah Prince kada ka cuceni ka cuci mai sona,dan Allah kada ka ɓata rayuwata kaji tausayina ka dubi girman Allah kada ka aikata abinda kake shirinyi,kada ka raba zuciyoyi biyun da suka aminta da juna kuma suka sallamar da farin cikinsu wa junansu,Prince ina sonsa shine farin cikina banjin ko wuƙa zaka ɗauko ka yankani bakina zai faɗi ƙi akansa,shi gwarozo ne bakai lusari ba wanda yake amfani da mulkin da yake dashi ya cimma burinsa,Wallahi soyayyarmu hallitace a zuƙatanmu dan Allah dan Annabi kayimin rai kada ka shiga gonar da take mallakin waninka,bakai naiwa tananin wajan nan ba dan...." Bata samu nasarar ƙarasa sauran maganganun ba,sabida jin mararsa a cikin jikinta,wata a zababbiyar ƙara da saki tare da faɗin. "wayyo i love you soo much Saifu no matter what happen i will never ever stop loving you"" Da gudu kuyangun da suke bata tsaro sukai saurin shigowa sabida ihunta da suka jiyo,ƙwance suka sameta ƙasan carpet sai ƙwarara ihu take idanunta a rufe. Wata ɗaya daga cikin kuyangunne ta ƙarasa kanta tare dasa hannu ta riƙe cikin ɗaga murya tace. "keee lafiya kike ihu cikin wannac tsohun daren kamar wata zautacciya?" Ina gaba ɗaya bata gane abinda take faɗi banda ihu dason ƙwace kanta babu abinda take. Da sauri wata ta miƙo bottle ɗin ruwa mai sanyi ta shafa mata a fuska. Ajjiyar zuciya ta sauke kana suka sanya mata ruwan a baki,sosai tasha ruwan tana janye bakin ta muɗe dukkan ƙarfin muryarta tace. "Dan Allah lil Prince kada ka cutar dani kada ka ɓatamin mutuncina" Ka faɗarta da taji an jinjiga ya sanyata buɗe idanu da sauri ganin wasu mata gabanta da suka wata kusa da ita ya sanya ta faɗa jikin wacce take kusanta ta ƙanƙameta cikin kuka tace. "kice ya rabamu dani kice ya ƙyaleni,kice kada ya shiga jikina" Bayanta kuyangar ta fara bubbugawa tare da soma rarrashinta saida tai shuru kana ta zareta jikinta tace. "kin tsorata da yawa Fulani mai zuwa babu wanda yazu nan,hatta Magaji bai san inda aka kaiki ba,Mai martaba ya bawa wajan tsaro mai yawan gaske dan haka kada ki damu kanki babu mai zuwa" Tana faɗin hakan suka miƙe tare dayin waje gaba ɗayansu suka koma parlour da zama,Kuyanga Faltamata ce ta tsorawa Zarina idanu tana mai jin tausayinta,yarinya ƙarama manyan azzalumai sun sanyata gaba. Uba naso ɗa nasu ko waye zai hqr ya barwa wani uhuu,fita tayi zuciyarta fal tausayin Zarina. Waje guda ta takure ta soma sakin ajjiyar zuciya ajjire,can ta ɗaga idanunta tare da fuskantar gabasa cikin muryar kuka tace. "Ubangiji ka sanya wannan mummunar mafalkin ya juye zuwa ƙyaƙƙyawan abu,Ubangiji yadda rayuwata take a duhu ka sanya ta koma haske dan ƙudura da zatinka,Allah ka zama gatanmu ka zame mana garkuwa,Na kasa fahimtar komai ƙwaƙwalwata ta toshe,na kasa fahimtar wacece ni ina kuma nake zaune mai yasa suke mani haka,ya rabbi ka bai yanar da abinda yake ɓoye Allah ka ganar dani abinda na kasa ganewa" Ta ƙarasa maganar cikin kuka maicin rai da kuma tashin hankali,tana nan zaune har aka kira sallar asuba ta miƙe ta nufi bathroom ta watsa ruwa kana ta maida kayan jikinta. Brush tayi ta ɗaura al'wala kana ta gabatar raka'atul fijir bayan an shiga masallaci ta gabatar da sallar asuba tana zaune tana lazifi bacci yay gaba da ita. Washe gari Misalin biyar na yamma Fulanin sura ta kira jakadiya ta kira mata waziri. Babu daɗewa Waziri ya shigo sashin nata bakinsa ɗauke da sallama,tana zaune kan wata dadduma gabanta cike da kayan ciye-ciye kala daban daban. "Allah ya ƙara girma gani na amsa kira" Ya faɗa fuskarsa babu yabo babu fallasa sabida ba shiri suke da Fulanin ba,murmushi fulani tayi kana tace. "kaine makamin da nake dashi matsayin mutum dazai sanya Mai martaba ya janye ƙudirinsa na son auren Kuyagarsa,sannan ya amincewa Magaji auren Zarina" Wani kallo ya watsa mata mai kama da tsana kana ya sauke numfashi yace. "Magajin da baison darajata ba,a tunanin matsayin uba nake wajansa,ko babu komai kasan shekaruna zaiyi dai²dana Mai martaba amma babu hulaƙantacce wajansa sama dani kuma...." "say what ever you want to say,amma kasani matsayi ubana da ban ka daina haɗa kanka dashi,ina da ikon yi maka dukka abinda naso kuma a lkc'n dana so,kai wlh ka jira nan da wata huɗu kaga yadda zan mai daka bawa,haba mutum sai shisshigi tsiya" Wani ƙyaƙƙyawan mari Kilishi ta sauke mata tare da faɗin. "bana son sakalcin banza,kamar yadda Mai martaba yake uba wajan shina ubane,mutumin da zai ƙwato maka farin cikinka shine zakai ɗiban albarka" Lil prince hannu yasa ya dafe kuncinsa tare da kafe Mahaifiyar tasa,kasa cewa komai yay sai idanunsa daya ɗura a kan Waziri kana ya yay ƙwafa ya fice daga ɗakin. Kallon Waziri tayi tace "Kayi hqr kaine mutum na farko dana taɓa bawa hqr a rayuwata,haka kuma kaine mutum na farko da a kansa na daki ɗan dana haifa,dalilin da yasa hakan kuma sabida kaine garkuwanmu a wannan tafiyan dakai zanyi amfani domin samawa ɗana farin cikinsa" Miƙewa Waziri yay tare da kallonta yace "idan akace kayi hqr babu shakka an cuceka amma ki sani bazan jure wulaƙancin ɗakinba then kisan wanda zai maki aiki ba Waziri ba" Yana faɗin hakan ya fice abinsa ya barta tama safa da marwa,daga ƙarshe ta yanke neman Chiroma dan tana da hope a kansa" Lil prince na fita ya shige sashinsa Meera na gani hakan ta zame daga cikin sauran kuyangun tabi bayansa a parlour ta same yana kai komu. Rungomesa tayi ta baya tare da sanya hannu ta shafi mararsa wacce ta ƙwanta. Cikin raɗa taje "mene ya sabi abata tayi fushi har haka?" Ajjiyar zuciya ya sauke yace. "ban sani ba nima,amma tun jiya danai falkin ina saduwa da Zarina sai haske zobenta ya haskemin mara shikenan ta ƙwanta har yanzu shuru" Ta faɗa cikin serious tone,ƙara sha fata tayi tace "ya kama a sama mata mahaɗi"cikin rashin damuwa da abun yace" ba wannan ba Meera magana ake tayaya ne zan samu Farin cikina ta yaya ne zan samu damar mallakar Zarina matsayin mata,ina jin addu'ar Seenat ke ɗawainiya dani..." Seenat wace haka? Meera tayi saurin katsesa ta hanyar faɗin hakan Joyuwa yay ya kalleta kana yace "wata yarinya ce data soni kamar rai da mutuwa ni kuma nayi amfani da hakan wajan cimma buƙata ta,shine ta bini da mugayen addu'a" Jinjina kai Meera tayi cike da gamsuwa tace. "uhmm Seenat addu'arta babu abinda zatai a kanka,kaga idan abin na neman zama babba da zarar an fito da Saifu kawai kace a sallamesa,kaga idan babushi dole ta amince maka shin ita yarinyar ƴar inace ne?" "uhmm garin Kogi muka ɗaukota lkc'n da muka kaiwa bokanmu ziyara" "ok"kawai tace kana ta shiga ƙoƙarin shige cikinsa,wayarsa ta fara ƙara ɗauka yay kara cikin kunnansa yace "I have been called you babu adadi amma u can't pic my call" Daga can ɓarin Yazeed yay murmushi kana yay mark akan class work ɗin da ya bayar ɗazu,babu abinda yarinyar ta tsinana amma ganin tana masa rangwaɗa ya sanya ya mata over mark akan na kowa. "Kasan an koma makaranta bayan hutun first semester da akai,so yanzu ina cikin University "gyara zama Lil prince yay yana sauraran abinda Meera take masa murya can ƙasa yace. "ok anjima mu haɗe q night club" Yana faɗin hakan ya kashe wayar ya mirgina gef tare da haɗe bakinsu da waje guda da Meera. Mai babban ɗaki kam banda addu'a babu abinda take,su Kulsum sunyi magiyar taje wajan Mai martaba tace ya saki Saifu da Zarina amma taƙi. Yanzu ma tana zaune tana cin ƙwaɗon zogalan da akai mata wanda yani tomatir da albasa,sai lemon tsami kaɗan da kuma dakakken ƙoli mai yaji. "Amma kina da iko akan komai na wannan masarautar bai kamata kina babba kina zuba idanu bayan abinda ke faruwa bamai ƙyau bane,dan Allah ki taimaki rayuwansu ki sanya a fito dasu" Tunda ta fara magana Mai babban ɗaku ba tace komai ba,saida ta gama cin zogalan tace. "zaifi ƙyau ko sanya idanu akan komai na wannan masarautar magana ba naku bane,kuyi tayi masu addu'a kawai" Tana faɗin hakan ta miƙawa Hadima Kaltume hannu miƙar da ita tayi kana tayi mata jagora zuwa ɗakinta. A can yankin Kogi kam duk inda tashi hankali yake Sufyan da Tupic sun shigesu ƙwana wajan 3 suka shafe suna nemanta lungu da saƙo,haka suka dinga bada cigiyarta gidan redio da t.v amma har yanzu babu labari. Yana zaune yana kallon pic ɗinta da aka ƙwashesu a parlour yay saurin miƙewa tsaye tare da shigewa part ɗinsu,wayarsa ya ɗauka ya dailing number abokinsa amma tana ringing ba'ai picking ba. Sai da yay over 10 miss call babu picking haka ya hqr sukaci gaba da addu'a da kuma cigiyanta. Abba kuwa da idanu kawai yake kallonsu baya ce masu komai. Mom idan abin ya isheta sai dai ta shiga ɗaki taita kuka sai tayi mai isarta sannan tayi shuru. Bayan sun dawo daga sallar magrib ne,Sufyan ya kalli Abbansa yace. "Abba gobe ina sonyin tafiya zuwa Bilhas aƙwai wani aiki da zan bincika a can,idan yasu Tupic zaici gaba da kula da komai" Kallonsa Abba yay yace. "Allah ya kaimu twinst Allah ya baka sa'a kuma kabi komai sannu soon little zata bai yana garemu" Gaba ɗaya wajan suka amsa da "Amien" Mamu ce tayi saurin faɗin. "yawwa ka tabbatar ka nemo matar aure daga nan,yara babu dama ai masu zancan aure zaisu fara cillewa na faɗa idan baku da lafiya saiku faɗa" Tupic ne ya kalleta yace. "kaji matar nan danma ance ke akeso ko,lafiya kam koke baki fimu lafiya ba" Ya faɗa yana mata dry. Cikin ƙufula da maganarsu tace "lafiyata ras kam tunda gashi harna haifi ubanku shi kuma ya haifeku" "toke wacce lafiya kike maganane wai muda ba'a gadon asibitin kika ganmu ba" Miƙewa tayi tace "ina nufin lafiyan da ba zaku iya zama da mace ba,ko mazakutanku bata aiki" Aida sauri suke miƙe tsaye sabida maganar tazu masu a baza ta,cike da kunya Sufyan yace. "kekam matar nan bakinki babu linzami sam" Pillow ta ɗauko zata cillawa Sufyan Tupic yay saurin cafewa kana suka fice daga cikin gidan cike da kunya. Ita kam faɗi take "Da ubanka Audu kake shine bashi da linzami ba ni ba" Dry Abba yay jin abinda na neman dawowa kansa,cikin sonya rarrashi mahaiyar fiyar tasa yace. "ayya Mamu ki daina biye masu fa,kisan yaran yanzu ba kasa fai suke son ana masu maganar aure ba kiyi hqr da halin jokin naki" Harara ta watsa masa tace. "kai tafican sakalan wufi banda haka bakai ne zaka zaɓo masu matan auren ba,amma kayi burus da lamarin"ta faɗi hakan tana shigewa ɗakinta bakinta sai kumfa yake. Shidai hqr kawai yake bata,tana shigewa ɗakinta Abba ya matsu wajan Mom wacce tunda suka fara magana ba tace komai ba,kallonsa tayi kafin tayi magana taji yay sama da ita kamar yarinya dry yay yace. "en matana ki daina tunani babu,oyyyya muje na samawa little ƙanwa ko ƙani" Lafewa tayi jikinsa tana shaƙar ƙamshin jikinsa.. A wani yanke na gari Kogi boka Gilmas ne zaune gaban wata tafkekiyar ƙwarya dukkan yadda yasu yaga abinda yake ɓoye a wannan karan kasawa yay. Cikin tashin hankali ya ƙara watsawa ƙwaryar wani baƙin abu tare dayin wasu surutai mara kan gado. Madadin yaga fuskokin da yake gani sai wani sihirhintaccen haske ne ya bai yana garesa,cikin fushi da fusata yay wurgi da ƙwaryar tare da miƙewa ya ƙwarara wani mahaukacin ihu mai firgitarwa. Dauwas dake gabansa yana kallon dukkan abinda yake faruwa yay shuru ba tare da yace komai ba. Cikin ƙanƙanin lkc wata guguwa mai ƙafin gaske ta cika ɗakin tare da wani irin ihu mai amsa kowwa. Gaba ɗaya ɗakin ya hargirte da ihuce-ihuce sabida haɗewar muryar boka Gilmas da kuma ta aljanin dake ihu. Wata girgiza ɗakin yay saiga ƙadon zabgegen ɓaki aljani 👹ya bai yana baki cike da zaƙwa-zaƙwan hqr tare da manyan idanu kamar zasu faɗo waje,sai faka-fakan kunnuwa wanda a ƙalla zasu kai wajan ashirin a jikin aljanin. Cikin wata murya mara daɗi da kuma cika kunne al'janin yace. "Tafi ƙarfina wallahi tafi ƙarfi,ina ƙoƙarin shigewa jikinta a koda yaushe,amma burinta bai huce ta ƙonani da manyan addu'oin da suke matsayin gariya gareta,ya shugaban ka yafeni tunda kaga na dawo tabbas abin yafi ƙarfina kuma....." Bai ƙarasa maganar ba yaji boka Gilmas ya daɓa masa wuƙar tsafi cikin tsakiyan kansa. Wata ƙarar a zaɓa aljanin yay kafin yay girgiza cikin rashin sa'a bakin ya fara feshin wuta... Masarautar Bilhas. Yau ƙwanan Saifu biyar cif cikin ɗakin duhu dukkan wata wahala da kake tunanin mutum mutum zai shashi yasha. Abinka da mai duhun fata hakan ya taimakawa fatar tasa wajan yin baƙi tare daya mutsewa kaɗan. Sai biyu ake bashi abinci shima wata ƙaddararriyar indome ake bashi da ƙwai guda ɗaya. Da farko ƙincin abincin yay sai daga ƙarshe yake karɓa yaci iya ƙwan. Ganin da gaske yunwa zatai masa illane ya sanya yake cin abincin tare da shan ruwan ƙofi guda. Daga ƙarshe sai aka ƙwashe wayoyinsa,dukkan yadda damuwa tai masa yawa baya taɓa nunawa ko a haka yaci gaba da kaiwa Allah kukansa. Sufyanma wajan ƙwanansa uku da zuwa Bilhas yay try numbersa harya gaji,gashi bashi da details ɗinsa bare yasan ina yake zaune. Wanka yay tare da shiryawa kana ya fito daga cikin Bristol place hotel ya nufi compound na hotel ɗin ya shiga motarsa kasan cewar da ita yazu. Yana ƙoƙarin fita yaga wasu manyan motoci na gidan sarauta na shigowa leƙo da kansa waje yay sabida gajiya da tsaiwa da yayi,karaf idanunsa ya haɗu dana Lil prince,shi Sufyan abun kusan dry ya bashi ganin yadda Lil prince ya zuba masa idanu. Shikam Lil prince yana kallon Sufyan ɗinne sabida mugun kama da yay masa da Zarinansa,yana ƙoƙarin fitowa a motar Sufyan na ficewa daga hotel ɗin... Da sauri ta farka daga baccin da take,kanta taji yay mata suwal babu nauyi,cike da mamaki take kallon ɗakin da take. Baki ta buɗe tace. "MOM kina inane? Shurun da taji ne ya sanya ta miƙe ta nufi waje. Babu kowa dan haka taci gaba da tafiya zuciyarta fal tsoro tunda take bata taɓa ganin gida mai girmansa ba. Kuka ta fara ƙasa² still kuma tana ci gaba da tafiya,saida tayi tafiya mai tsayin gaske sannan ta iso wata tafkekiyar ƙofa ita babu kowa da alama suna salla ne. Kai tsaye waje ta nufa wanda kuma fitar na nufin barinta masarautar bilhas. Titi ne fetal sai abeban hawa da suketa shigewa,haushin karan data jini ya sanya tayi watsi data kalmanta ta ruga da gudu. Sosai take gudu saida ta shanye titin tas,hron aketa yi mata kasan cewar tsakiyan titi take,da ƙyar ta ɗago kanta ta kalli motar kafin a hankali idanunta ya rufe ta kifa kan motar. Cikin ƙaraji da zaucewa haɗi da zallar mamaki Sufyan yace... _THE NEW EMIR IS NOT FREE IS FOR SALE 200 DUBA WANNAN NUMBER TA WASAPP IDAN KANA SO 08119237616_ *NIMCYLUV🤏🏼🔥* *59-60* Yace "little sis" Yana faɗin hakan yay saurin kashe motar tare da muɗe murfin motar ya fito,masu sauran abun hawa ya bawa hqr kasan cewar a tsakiyan yay parking motar masa,yana zuwa ya sanya duk hannunsa dan har yanzu mai gama tabbatar da abinda idanunsa suka gani ba,ɗaukota yay gaba ɗaya tare da birnitota zuwa ƙirjinsa,wata ajjiyar zuciya ya sauke tare da rungometa jikinsa,tabbas zuwansa bilhas nasara ce kuma rabon yaga tilon ƙanwarsu ce,yana zuwa ya buɗe site ɗin mai zaman banza ya shimfiɗeta kana ya nufi side ɗin drever ya shiga yaywa motar key da gudu ya joya zuwa hotel ɗin. A hargitse ya farka daga nauyayyen baccin asar ɗin daya ɗaukesa,idanunsa da sukai masa nauyi ya ƙara lumshewa a sanyaye ya miƙa hannunsa ya ɗura bisa saitin zuciyarsa wacce take bugawa da ƙarfin gaske,harshensa ya fiddo kaɗan tare da lasar gefen lips ɗinsa,kana ya sanya jerarrun fararan teeth ɗinsa ya datse jajayen laɓɓanda wanda sukai jaa sabida yawan taunesu da yeke akai-akai. Wani zazzafan numfashi ya fesar,ya rasa mai yawa yake yawan mafarki da ita a ƴan wannan lukutan,shinko tana cikin matsala ne? Sannan waye ya ɗauketa ya fita da ita daga masarautar,ƙara matse saitin zuciyarsa yay tare da mirginawa yay flat a ƴar ƙaramar tabarmar kabar da yake kai a ƙwance. Ƙwarai babu koko ƙwanta ko kuma wasi-wasi soyayyarta tayi masa mugun kamo,wanda shi kansa bai san da hakan ba,rana rayuwa da zallar soyayyarta wacce tayi ƙwance saman zuciyarsa,mai san yaya akai baya iya jure dukkan abinda ya shafeta ba,ta zama jinin jikinsa wanda idan babu shi tabbas dai² yake da ɗaukewar numfashinsa,hakan na nufin duk sanda ya rasa Zarina rayuwarsa tana cikin matsala?. A hankali ya ɗaga eye lashes ɗin idanunsa hakan ya bawa ƙyawawan fararan ƙwayar idanunsa damar bai yana wanda suke janye kaɗan sakamakon baccin daya samu nasarar ɗauketa. Laɓɓansa ya motsa kaɗan tare da lumshe idanunsa ya saki wani zazzafan numfashi cikin ƙasa da murya mara sauti yace. "uhmm jini na zama a inda ake samun ishasshen numfashi,haka nan mutum na rayuwa akan taimakon abubuwa biyi,ruwa da iska,babbu shakka zuciyar Saifudeen na bugawa ne dalilin bugawar taki zuciyar...." Shuru yay ba tare daya ƙarasa magnar ba,wahala lallan nunfashi ya sauke sabida tsayin da maganar tayi masa,ɗan runtsa idanunsa yay kana ya ɗura hannunsa saman mararsa wacce ya kejinta a ɗan kumbure,ya rasa dalilin daya sanya ta tsawaita yi masa ciwo a ɗan lukutan nan.. Lamo yay yana sauke numfashi a hankali yana mai son ƙara tabbatar da kansa abinda ya keji game da ita,babu shakka shi ɗin yana da rauni,raunin da baya tashi sai a kanta,ta zama silar bai yanar rauninsa wa mutane,haka nan tayi nasarar samunsa matsayin masoyi wanda yake hope sunan ya tashi daga masoyi zuwa miji,da yawan lukutana yana zama yay tunanin mene yasa zuciyarsa ba tasu wasu daban ba kuma manya ƴan mata,sai zuciyarsa ta yaudaresa ta haɗashi da soyayyar ƙaramar yarinya mai ƙaranci shekaru,yasu yadda yake da yawan shekaru ya samu mace dai² shi wacce yake da tabbad a kanta na ɗaukewar dukkan buƙatunsa da kuma nauyinsa, amma ya ƙara gasgata maganar nan ta *AGE IS JUST A NUMBER* ita ɗin bai san kalan nata baiwar ba. A lokaci na farko ta shayar dashi mamaki haka kuma ta ɗauke masa abinda yake damunsa na ɗan wani lkc yana da tabbas wata rana akanta zai rabo da ciwon da yake damunsa. Kiran sallar asar ne ya dagatar dashi daga dugun tunanin da yake,miƙewa yay tare da ɗaukan raguwar ruwan daya ajjiye,kana ya ƙarasa can gefe da inda yake ya zare wandonsa zuwa ƙasa yay fitsari tare dayin tsarki,wasu tagwayen hawaye ne suka sauko daga cikin idanunsa sosai yake baƙin cikin zamansa a cikin ɗakin duhun,duk da idan da sabo yaci ace ya saba da hurun irin wannan,amma hurun daya yake ciki a yanzu ya shallake nako wanne lkc. Yana ibada cikin najasa wannan babbar damuwansa,amma Allah ya sani bashi da laifi ko wajan mahaliccinsa wanda suka sashi a nan sune masu wannan lefin. Da haka ya ƙarasa al'walar kana ya data salla. Bayan ya idar yaji an buɗe ƙofar baiko motsa ba,bare wanda ya shigo yay tunanin zai juyo ya kallesa. Wani ƙwanon aka ajjiye a gabansa ƙwanon duk tsatsa,wainar shinkafa ce guda ɗaya sai cinyar kaza ɗaya,sai kuma gorar ruwa mai sangin gaske. Ganin ya sunkuyar da kansa ƙasa bai musa ba,mai tsaron ƙofar yace. "tausayinka dana keji ya sanya yau ban iya cin abinci na ba,sai da na raba biyu na kawo maka rabi,hatta ruwan dukkansa na baka banko sha ba,amma a kullum kana nuna zaman da kake cikin a yanzu bai dameka ba,bayan ga zallar wahala nan ya bai yana saman fatarka da kuma fuskarka,sam wannan rayuwan ba irin taka bace,nace ka bani wani abun na fiddaka daga wajan nan kaƙi" Ya ƙare maganar yana ficewa daga ɗakin sabida wani tiririn zafi daya gallabesa. Saifu kam ko tari baiba banda lazimi cikin ransa babu abinda yake,ya ɗauki wajan 30minutes zauna kafin ya miƙa hannu ya ɗauki gorar ruwan da mutumin ya ajjiye masa,murfin gorar ya ɓalle kana ya kafa a bakinsa,saida yasha fiye da rabi sannan ya ajjiye gorar a gefensa,hannu yasa ya murza cikinsa sabida ƙugin da yake masa sakamakon yawan ruwan da yake ɗirkawa cikinsa,kallon masar da naman kazar yay kana ya janye idanunsa kana ya lumshe gajiyayyun idanunsa take bacci ya ɗaukesa sabida baya samun bacci da daddare. A tsaye take tsakiyan bedroom ɗin da aka sanyata,sai juya ƙwayan idanunta take tamkar wacce take neman wani abu,ƙarar buɗe ƙofa data jine ya sanyata juyowa da sauri tare da ƙanƙame jikinta waje guda,kuyangun da suke shigo tabi da kallo tana kallonsa tamkar baƙin fuska wanda bata saba ganinsu ba,kayan hannunsu suka ajjiye da alamu abinci ne nau'i daban-daban,ɗaya daga cikin kuyangunce ta matsu kusanta tace. "Fulani mai zuwa ranki ya daɗe ya ƙara maki lafiya ga abinci nan saƙo daga Mai martaba yace kuma anjima yana nan tafe" Ɗan rolling eye balls ɗinta tayi tare daja baya ta soma girgiza masu kanta,can gefe guda ta cure jikinta waje guda ta fara rera kukanta wanda take tun ɗazo,da mamaki gaba ɗaya suke kallonta wakan 5minutes ɗaya daga cikinsu mai suna Kuyanga Falmata tace. "Fulani mai zuwa kuka ba naki bane,tun jiya baki sawa cikinki abinci ba,dan Allah ki daina kuka kada kisa Mai martaba ya ɗauka wani abu akai maki" Ta ƙare maganar tana ƙarasuwa wajan tare dasa hannu ta riƙe,kallonta kawai Zarina take ba tare da tace komai ba,sai idanunta kawai dake tsiyayar da ruwan hawaye,lumshe idanunta tayi sai kuma tai saurin buɗewa sabida mutumin da ako da yaushe take mafarki dashi,a wannan karan mafarkin na musamman ji take tamkar tayi rayuwa dashi a zahiri bawai iya mafarkin data saba ba,taune lips ɗinta tayi tare da ƙara lumshe idanunta tabbas su take ta ƙara ganin ƙyaƙƙyawar fuskarsa mai cike da haiba da kuma ƙwarjini,uwa uba cikar zatti da fasalin halittar jikinsa wacce a kullum take ƙara zautar da tunaninta,soyayyarsa ta zama jigon komai nata,numfashinta,cinta,shanta,tunaninta dukkan wani abu da take saida tunaninsa,shin ina zata gansa? Anya shiɗin ba aljani bane tunda ya kasa bai yana gareta,haka za taci gaba da zama da sonshi cikin zuciyarta,shin idan da gaske shiɗin aljanine mene makoman nata rayuwar? A yadda take jikinsa a dukkan wani bugun zuciyarta bata jin ko aljanine zata iya rayuwa idan ba dashi ba,ta shirya zama dashi a duk halin da yake,ƙwarai idan ya kasance mafalkin da take dashi gaibune babu shi tsakanin jinsin mutum da aljan babu shakka ko tantama babu sonsa shine ALJALINTA,magnar kuyanga Falmata ce ta dawo da ita daga dugun tunanin da take. Hawayen da yaci gaba da tsiyaya daga idanunta tasa hannu ta goge,a raunane kuma cikin muryar kasala wacce kuka yaci ƙarfinta tace. "su wayeku? Mene zan maku kuka kawo ni nan? Inane nan ɗin? Ina Mom ɗinta da Abba da Mamu da Yaya Sufyan da Yaya Tupic,dan Allah ku kaini wajan ahlina ni duk ban sanku ba" Ta faɗa cikin wani sabon kukan da yake ƙwace mata,gaba ɗaya baki suka saki sabida tsananin mamaki da kuma Al'AJABI tsahun watanni kusan tara tana gidan sarautar nan amma bata san da zamanta ciki ba,Kuyanga Falmata murmushi tayi domin zuwa yanzu ta gane asirin dake jikin Zarina ya ɓalle wanda akai amfani dashi wajan mantar da ita abubuwan baya aka ɗura akan na yanzu wanda take tunanin shine dai²,kuma ta ɗauka nan ɗin shine danginta kuma gashi anyi rashin sa'a asirin ya karye ko mene zai faru nan gaba?.... "ƙwantar da hankalinki muɗin ƴan uwanki ne,yanzu kici abincin sai nakai ki gida kinji? Cike da zallar ƙuruciya da wawta Zarin ta giɗa kanta alamar "to" a hankali ta kalli Falmata cikin siririyar murya wacce take nuni da mamallakiyan mai muryan bata fiya magana ba tace. "Ayya teddy nafa?,dan Allah aƙwai dawakai a gidan nanne,nayi mafarkinsu jiya" Murmushi Falmata tayi kana ta kalli Zarina cikin son ƙwantar mata da hankali tace. "teddy'nki nan,dawakai kuma gsky ne bawai mafarki ba,wajan ƙwana sati guda dayin kilisa tsakanin Saifudeen da Lil prince" Da sauri Zarina ta miƙe tsaye tare da murza daimond ring ɗinta,ji take kamar tasan wannan haka kuma kamar tasan mai sunan,tana kallo suka fice daga ɗakin ba tare data samu damar tambayarsu wani abu ba. Kukan da cikin yake na alamun jin yunwa yasa bisa dole ta zauna gaban manyan wamers ɗin kana ta fara buɗewa,wamer ɗin farko farfesun kayan cikine na babbar dabba,wanda suka ji kayan ƙamshi sai turiri suke,rufewa tayi ta buɗe wata taga white rice and chicken pepper soup sai haɗin cosilo,nan ma rufewa tayi ta buɗe wata taga zallar cipis tare fruits salad shi ta ɗauka ta faraci ba taci mai yawa ba ta ture,sai fruits salad ɗin data sha sosai bayan ta gama ta shiga bathroom ta wanke bakinta da da hannunta kana ta dawo jikin window wurga idanunta ta farayi can ta hangi wani waje wanda bashi da yawan mutane da alamu waje ne na musamman,sabida yawan masu tsaro data gani a ƙofar ɗan ɗakin take wajan. Zoben hannunta ta kalla gannin yana ta sheƙi da ga wani haske dake fita ta jikinta,lumshe idanunta tayi sabi zuciyarta da taji tana gudu vry past. A sanyaye kuma a kasalance ta juya ta koma kan bed ɗin tana jiran dawowarsu domin kaita wajan Mom ɗinta. Kuyagun kam tunda suka fita basu dawowa ba,sabida rashin amsar da zasu bata,ɗaya daga cikinsu ce ta sulale ta nufi Fada (kusan gidan sarauta badai gulma ba😅😂). Tana zuwa ta nemi iso wajan tsarkin fada babu jimawa aka bata izinin shiga,a gaban Mai martaba ta zube tare dayi masa kirari kana ta numfasa tace. "kaine mai takama da ƙarfin mulkinsa,an gaisheka sarki mai tausayin talakawansa,aƙwai matsala Yarinyar daga bamu ajjiya dai ya dawo cikin hayyacinta,kuma ta fara kiran ahlinta,shine nace bari nazo na faɗa akan lkc" Kallonta Mai martaba yay cike da tashin hankali da ɗimuwa,tambayar kansa yake yaya akai asirin harya fice daga jikinta cikin ƙanƙanin lkc,shida yasu har ƙarshen rayuwarta ya kasance brain ɗinta a juye yake,tabbas aƙwai matsala ya zama dole ya gana da boka Gilmas,gyaran murya yayi yace. "kada nowa ya koma sashin da take,daga yanzu Chiroma zai dinga kai mata" Jinjina kai tayi sannan tayi gdy tare da miƙewa tayi waje,a wajan su kaci karo da Kulsum da Falmata sai Batul,damurcewa tayi gaba ɗaya kana ganinta kasan babu gsky a tare da ita,wani murmushin takaici Falmata tayi tace. "kinje kin faɗa masa Zarina ta dawo haiya cinta shine yasa mike sunkuyar dakai alamun rashin gasky ko?" Falmata ta faɗa cike da ɓacin ran abinda Zuwaira tayi,da sauri Kulsum ta kalli Falmata tace. "daman kuna tare da Zarina? Kina nufin kice da bata san wace ita ba sai yanzu" Jinjina kai Falmata tayi kana ta labartawa Kulsum komai,Batul kam shuru tayi tana ɗaukan rahutun taje ta faɗawa Fulani kilishi. Watsewa sukai kowa ya koma part ɗin daya kewa aiki,Kulsum na zuwa ta shaidawa Mai babban ɗaki abinda yake faruwa,Murmushi kawai tayi tace. "Allah ya ƙyauta" Tana faɗin hakan tai shuru ita kaɗai tasan abinda yake damunta, sosai zuciyanta yay kewan Saifudeen a duk lkc'n data tuna shi tana jin kamar ta saka kuka. 3 and months and 29 days ago Haka ƙwanaki suka dinga mirginawa suna Komawa satintika daga nan su juye zuwa watanni,haka rayuwar Saifu da Zarina taci gaba a masarautar bilhas. A kuma gobe ne ake saka ran fito da Saifu sabida a gobenne yake wata huɗu cif a ɗakin duhun. Haka kuma yay dai² da shekara ɗaya da wata biyu da zuwansu cikin masarautar dukkan inda wahala da matsatsi yake Saifu ya shigesa idanunsa sun faɗa ga wata rama data bai yana a wuyansa har ƙashin wuya saida ya fito masa. Amma hakan baisa ya karaya ba yana nan da hqr da juriyarsa haɗi da tsantsar kuzarinsa kullum cikin ambatan Allah yake. Tana zaune sai kuka take banda kiran sunan Mom babu abinda Zarina take,ƙofar taji an buɗe da sauri ta ɗago kanta Falmata ta gani fuskarta cike da farin ciki kafin tayi magana tace. "inane garinku insha Allah yau zaki bar wannan masarautar" Da sauri Zarina ta goge hawayen idanunta cikin farin ciki tace. "A Kogi nake" Hannunta Falmata ta kama kana ta sanya mata hijab mai liƙab tace. "Maza yanzu Mai martaba ya fita zuwa dare zai dawo kafin nan kinyi nisa" Ta faɗi hakan tana kuntu kuɗi masu yawa a gefen zaninta ta bawa Zarina kana tace. "aƙwai ƙofa ta baya tanan zaki bi kada ki juyo kawai ki tafi bakinki,kina fita ki samu mai napep kice ya kaiki tasha a nan zaki samu ta garinku daga nan ai zaki gane gida ko?" Kaita gyaɗa mata kana tayi mata gdy harta fita tayi saurin dawowa ta tsurawa wannan sashin kallon wanda kullum saita leƙa ta window,hawayen daya zubu mata ta goge kana ta murza zoben hannunta ta ɗaga hannunta tayiwa wajan bye bye,tana yin hakan ta juya da saurin ta fice a part,duk ƙwatancen da Falmata tayi mata shi tabi harta fice daga gidan sarautar tana fita ta samu mai napep tace masa "tasha" umarnin shiga ya bata tana shiga yaja napep ɗin da sauri sai... THE NEW IS NOT FREE IS FOR SALE 200 NAIRA ONLY 08119237616 *NIMCYLUV🤏🏼🔥* *61-62* Sai tasha,sauka tayi ta sallami mai napep ɗin,cike da tsoro take wurga ƙwayan idanunta cikin tasha musamman tarin jama'ar data gani sunyi masifar yin yawa,idan ba zata manta wannan shine karan farko na rayuwanta daza tayi ta fiya ita ɗaya. Lumshe idanunta tayi tana jin zuciyarta na bugawa tamkar zata faso ƙirjinta ta fito,wanene shi? Mene haɗinta dashi?mene yasanya tunaninsa ya addami zuciyarta har yake nema yay mata illah?yadda fuskarsa ke mata yawo cikin eyes ball ɗinta ya sanya take tunanin kamar ta sanshi but where? Shine abin tunanin kuma tayi imanin babu wanda yake da amsar tambayarta,hawayen da take ɓoyewa ne tun ɗazu suka sami damar sakkowa ta cikin idanunta zuwa kan farar fatar fuskarta. Zoɓen hannunta ta ƙara damƙewa domin shine kaɗai yake sanyawa taji daɗi da kuma sauƙin abinda ke damunta cikin zuciyarta. Babban yatsanta ta sanya cikin bakinta ta fara tsotsa wajan 2minutes ta fara sauke ajjiyar zuciyar mai ɗan ƙarfi,a hankali ta ware manyan idanunta jin ana faɗin. "saura 1 passinger motar kogi" Da ɗan raguwar ƙarfin daya rage mata ta ƙarasa wajan motar tare da tsura drever'n idanunta,kasa cewa komai tayi sabida dama magana ba aikinta bane,zuwa yanzu ta dawo Zarina ba fake Zarina ta masarautar bilhas,maganar drever'n ce ta dawo daga ita daga tunanin data tafi da yake cewa. "yarinya maza shiga kada waje ya cika,tubarkallah ƙarama dake amma kin iya zuwa waje mai nisa har haka,ko dake yaran yanzu aƙwai so da wayo,kema fuskarki kawai zata nuna ƙuruciyarki sai sakalci amma ba dai jikinki ba maza shiga kinji" Da idanu kawai take kallonsa,zuciyarta kuma zallar mamakin mutumin take,daga ganin mutum lkc guda saika hau surutu ratatata kamar ako,raguwan kujerar da yay saura ta shiga ta zauna tare da lumshe idanunta,tana shiga drever yaja motar suka fara tafiya. Saurin leƙa kanta tayi ta ƙofar motar tana jin kamar tayi mantuwa ne,hannunta tasa saman ƙirjinta tare murza saitin zuciyarta cikin siririyar muryarta tace. "Ya rabbi see this innocent Zarina i don't understand anything" Ta faɗa cikin very slowly voice tamkar zatai kuka,komawa tai ta jingina jikin kujerar idanunta na zubwar da ƙwalla,dwon hrt ɗinta kuma cike yake da zallar ƙaunar hrt drm ɗinta,wanda a kullum take ƙwana tashi take tashi dashi,dukkan wani hope da wish ɗinta gaba ɗaya sun tattara garesa ne. Bata da burin daya huce ta gansa cikin rayuwarta koda sau ɗaya ne,ƙara ware manyan idanunta tayi a karo na farko taji tana son zamanta masarautar bilhas saidai bata san kowa ba,hasalima bata san yaya akai ta tsinci kanta a cikin masarautar ita dai tana bin kowa da idanune,yayinda komai ya gaza ɗaukan brain ɗinta saita zamana kamar statue. A haka motarsu taci gaba da sharara gudu saman ƙwalta... Da sauri yake taka ƙafafunsa yana tafe yana gyara zaman alƙyabbar jikinsa,duk surutun da Meera take masa sam baya gane mene take faɗa,gaba ɗaya hankalinsa yana kan Zarina wacce a yau yake saka ran zata zama matarsa ta har abada,wani ƙawataccen murmushi ya saki yana raya irin casun da zaiyi a night club ɗinsa. Saida ya kusa zuwa sashin Fulani kilishi yace. "jirani nan cimgum" Yana faɗin hakan ya shige cikin part ɗin,a zaune ya samesu gaban kilishi,tana zaune saman wata lafiyayyiyar kujera ta sarauta,gefe guda kuma Chiroma ne da Galadima sai kuma Waziri wanda bara zanar kilishi ya sanya yazu waja bawai a son ransa ba. Yana zuwa suka miƙe tsaye gaba ɗayansu,saida ya zauna sannan suka zauna ɗaya bayan ɗaya ya gaidasu yana zuwa kan Waziri ya tsallake sabida harga Allah jininsa bai ɗaya danashi ba. Gyaran murya kilishi tayi tace. "Bana son a ɗauki dugun lkc ba'a aiwatar da abinda nakeso ba,ina son ɗaurin auren ya kasance kafin a fiddo da wancan yaran mai ƙiran samudawan farko ba,haba jiki duk a murɗe,sannan bana son wata matsala ta faro,a yau basai gobe ba ina son a ɗaurawa magani aure da farin cikin ransa,lallai hakan shine zai tabbatar mani kuna ba yana a koda yaushe kuma a ko wanne lkc,ina son burin Magaji ya cika da ƙarfin mulkin wannan masarautar,ina son na nuna ikona da kuma izzata a wannan lkc'n,ina son aikata abinda babu wanda ya isa ya aikata shi a wannan masarautar ko a tarihi,barin Mai martaba yasan da wannan maganar ƙwarai babban kuskure ne dan haka a kiyaye faruwan hakan,bana son magana biyu kuma bana son jin kuskure koda wasa" Ta ƙarasa maganar tana sauke numfashi,Galadima ne ya numfasa yace. "Babu wata matsala da zata faru maganarki kamar umarnine a wajena,daman yadda muka tsara abun nizan zama waliyin ita yarinyar yayinda kuma Waziri zai zama waliyin angon,sai kuma Chiroma da liman su zama shida akan hakan" Wani murmushin gefen baki tayi ƙwarai taji daɗin abinda Galadima ya faɗa,kallon Waziri tayi taga yadda ya ɗauki abun sai dai ba taga komai ba,kasan cewar ya sunkuyar da kansa ƙasa. Waziri kam jin maganar yay daga sama tayaya zai karɓawa yaron da bai san darajarsa aure?tayaya zai zama waliyi ga yaron da baishi da ɗigon mutunci bare biyayya,shi kam harga Allah an shiga haƙƙinsa domin bashi da niyar hakan bare ra'ayi. "kada lkc ya huce muje a fara gabatar da shirin ɗaurin auren,alrdy nakai katan ɗin alawa da kuma huhun goro" Gaba ɗaya suka jinjina kai alamar gamsuwa kana suka miƙe tare da fice waje,Lil primce na fita Meyrah ta ƙarasu wajansa tare da fakar idanun jama'a ta rungomesa haɗi da jan marars,ƴar ƙara ya saki kaɗan tare da faɗin. "kema yau zaki huta domin zan kasance matata kuma sabuwar hannu zan huta sosai abuna kuma na ƙwashi garata hankali ƙwance" Dariya Meyrah tayi tace. "Ohh idan ita sabuwar hannuce kai kuma fa?" Dariya yay sosai sabida shikansa yasan yayi ta'asa wa ƴar ƴan mutane,tabbas da tarayyar da yake da ƴar ƴan mutame yana kaisu ga haihuwa da babu shakka zai tara yara sama da ashirin ko fiye da hakan. Ganin yay shuru yana sakin murmushi ya sanya Meyrah faɗin. "a dadisu bazai lissafuba ko?" Ta faɗa cikin muryar raɗa,dariya yay kasan cewarsa mutum mai saurin dariya kana ya saki wani killer smile a saman fuskarsa yace. "Only God know" Kafaɗa ta ɗaga sama tare da warewa irin ko a jikinta ɗinan tace. "whatever dai today you going to be groom finally kana da mai ɗauke maka buƙata tunka saika daina bin yaran mutane,nima kaga na huta na koma gidanmu" "eh ƙwarai zaki tafi gida but not now,kisan inajin daɗin tarayya dake,batun na daina ɓata yaran mutane kuma sam bai tasu ba,wannan a jinin jikina yake kuma ya zama rayuwata,dukkan abinda aka haɗa da rayuwar mutum kinga ya zama jigon rayuwar gaba ɗaya kenan" Prince ya faɗa yana gyara zaman alƙyabbar jikinsa tare dayin gaba,taɓe baki tayi haɗe da girgiza brest ɗinta wanda ya sanya yay saurin runtsa idanunsa sabida wani halbawa da mararsa tayi sanadin hakan da tayi,cikin muryar raɗa tace. "God forbid" Tana faɗin hakan ta juya zuwa sashin domin samun hutawa kafin ya dawo. A can yankin Kogi. A tashar garin motar ta tsaya mutane suka fara sauka,saida aka gama sauka bafa fito ba,muryar da taji a kanta ne ya sanyata buɗe manyan gajiyayyun idanunta wanda suke cike da gajiya,sakalcin,shagwaɓa,uwa uba kuma kewa. Tana jin kamar ta rasa wani jigo na rayuwarta duk da kasan cewar bata da kowa a inda ta tsinci kanta,amma hakan baisa ta manta da garinba bare kuma masarautar. Mutum ta zubawa idanun a zahiri su take tayi magana amma yadda laɓɓanta sukai mata nauyin gaske ya sanya dole tayi shuru ta hqr da faɗin abinda tayi niyar faɗa. Santala-santalan ƙafafunta ta zura waje daga jikin motar kana ta gyara zaman mayafin jikinta,babban yatsanta ta tura cikin bakinta ta fara tsotsa. Lumshe idanunta tayi sabida wani daɗi da kuma sanyi daya saukar mata a zuciya,tabbas komai daɗin waje bazai taɓa daɗin garinka kuma mahaifarka ba. "Yarinya baki bada kuɗin motarki ba?" Ɗan ware idanunta tayi tare da juyashi a saman fuskarsa,jiki a sanyaye ta zare hannunta daga baki cikin ƙaramar murya mai ɗauke da zallar shagwaɓa tace. "ayya afuwan i almost forget" Ta faɗa tana ciro rabin kuɗin hannunta ta bashi,amsa yay yana irgawa kansa ya ɗago ya kalleta yace. "kuɗin sunyi yawa sosai ai" Lumshe idanunta some minute ta waresu a kansa kana ta cije lips ɗinta tace. "ka riƙe sabida darajar Allah,sannan kuma ka tayani da addu'a ubangiji ya bai yanamin abinda yake buɗe kana kuma ya biyan buƙata ta" Murmushi yay cike da jin daɗi yace. "Hajia wacce buƙatar naki domin nasan kalan addu'ar da zan maki?" Ya faɗa yana washe bakinsa domin sosai yaji daɗin ƙyautar da tayi masa. Girgiza kai tayi tace. "Ubangiji ya sanya mafarkin Zarina ya zama gsky,idan ka faɗin hakan shima ya wadatar" "insha Allah ubangiji ya shige maki gaba" Murmushi kawai tayi domin taje gejin da bazata iya magana ba. Kamar daga sama taji wata murya tana faɗin "little sis, little sis" Da saurin ta juya ihu tayi tare daka tsalle sabida ganin Tupic da tayi. A guje ta ƙwasa tana zuwa ta faɗa jikinsa tare da ganƙamshe ta fashe da kukan murna. Shikam Tupic zuwansa keman tasha karɓan sako wajan wani mutumi da Abba ya sashi ya karɓa. Kamar a marki ya ganta mai tabbatar ba saida yaga ta juya yaga gefen fuskarta,shine ya girta domin ƙara tabbatarwa,sai gashi bisa mamakinsa ta amsa kiransa. Rumgometa yay sosai a jikinta,tare da bubbuga bayanta alamar rarrashi Allah ya sani su kaɗai suka san soyayyar da sukema tilon ƙanwar tasu. Sosai yay murna ganinta jikinsa ya janye taki sakinsa sabida gani take yana matsawa kamar wani zai ƙara ɗauketa. Da ƙyar yaja hannunta zuwa cikin mota sam yama manta da abinda ya kawoshi. Cikin motar ya shiga bayan ya zaunar da ita shima ya zauna,revers yaywa motar kana ya jata da wani irin spend yabar wajan. Yana zaune yana kallon gabans idanunsa a lumshe a wannan lkc shine kaɗai yasan abinda yake damunsa a zuciya. Duk yadda yaso ya danne abinda yake damunsa ya gagara,sosai rauninsa keson fallasa asirin zuciyarsa. Yana jin wata faɗuwar gaba da musamman wacce bai taɓa samun kanshi a cikinta ba. Ƙwarai idanunsa na ƙwaɗai tuwa da son ganin ƙyaƙƙyar fuskarta da kuma surar jikinta,yana jin ɗumin jikinta a wannan karan yana son ya raɓeta ne matsayin mata bawai budurwa ba. Tabbs hqrinsa ya fara gazawa ya tabbatar a koda yaushe zai iya samun matsala a mararsa zuwa cikinsa. Ako wanne lkc kuma a ko wanne second da minutes baya hucewa saida tunaninta,amma a wannan karan kuma a wannan lkc tunanin yazu masa ba'a yadda ya saba yi ba,ya samu kansa ciki fargaba da kuma zullumin abinda zai fita ya tarar idan ta fita. Bai taɓa farin ciki da zuwan wata huɗun nan ba,sai yanzu domin zuciyarsa nason gasgata masa cewa something bad gonna happen "ya rabba help me" Ya faɗa yana lumshe idanunsa. Turo ƙofar ɗan ɗakin akai wajan kusan mutane biyar ne suka shigo,kallo ɗaya yay masu ya ɗauke kansa. "Captain Saifudeen now you are free" Ɗaya daga cikin masu tsaron ƙofar ya faɗa yana mai yin baya wajan ƙofar sabida zafi da tiririn ɗakin daya daki fuskarsa. Jaramta da kuzari ya aruowa kansa ya miƙe tsaye tare da sanya hannayensa duk biyun cikin aljihun wandonsa. Cikin taƙama da kuzari haɗi da zallar izza wacce take bai yana cikar haibarsa da kuma tsarin halittarsa ya sanyo kansa waje tare da fitowa. Lumshe idanunsa yay tare da fesar da wata zazzafar iska daga bakinsa,gyara tsaiwrsa yay tare da ware laɓɓansa yace. "Allahamdulillah bi rahamatika Allahkulli halin" Taɓe baki Lil prince yay cike da tsana yake bin Saifu da kallo yace. "Ina maka murnar fitowa daga kurkuku,sannan ina mai tayaka baƙin cikin rashin abin ƙwanarka,nasan labarin dazan faɗa mai dai² yake da bugawar zuciyarka but i don care abinda nasu shi nake,kuma damuwar wani bata taɓa zama tawa,lallai kayi gangancin haɗa kishi dani,kayi wawtar sanya zuciyarka abinda nakeso,amma a wannan karan ka zama lozer baka da nasara nine mai nasara a koda yaushe,babban tagai cikina yadda ɗan talaka dakai zaka dinga haɗa inuwa da jinin sarautar wanda daga nan zuwa gobe ko jibi labarin zai sauya daga ɗan sarki zuwa Sarki,babban farin cikin kuma a ranar zan haɗa shimfiɗa da guda da sanyin idaniyar taka kuma..." Saurin dagatar dashi Saifu ta hanyar ɗura hannunsa akan lips ɗinsa ya ɗan motsa laɓɓansa kaɗan yace. "shiiiit pls,zama ɗan Sarki baya gabana,wannan kaiya shafa, and ƴan uwanka masu jinin sarauta zaka faɗawa ba Saifudeen Bilyam ba,then ka faɗi abinda kakeso faɗa ka cikani da magana akana faman tufan yawo" Wani Fadane yay saurin dakawa Saifu tsawa tare da faɗin. "ƙarya kake ɗan talakawa gyara bakinka Magaji mai jiran gado ne a gabanka" Maimakon Saifu yaji tsawar da akai masa saima gyara tsaiwa yay tare da miƙa hannusa ga wani mutum yace. "wayana?" Da sauri mutumin ya miƙa masa wayoyinsa tare da key ɗin part ɗinsa. Lumshe idanunsa yay ya fara tafiya cike da nutsawa yana tafe yana bada faɗin haɗi da buɗe faffaɗan ƙafaɗunsa. Hannu ya sanya ya ɗan janye ƙaramin hannun rigarsa zuwa sama sabida wani zafi hannun yake masa,dalilin yawan ƙwanciyar da yake a ƙansa. Tashi hankali kenan,da wani irin gigitacciyar murya prince yace. "Wait ina ka samu guron masarautar bilhas har yake manne a jikin damtsen hannunka... _THE NEW EMIR IS NOT FREE IS FOR SALE IF YOU NEED CONTACT ME 08119237616 200 NAIRA ONLY_ *NIMCYLUV🤏🏼🔥* THE NEW EMIR BY NIMCYLUV🤏🏼🔥 *63-64* Gayamin inaka samu wannan gurun dake jikin hannunka.. Lil prince ya ƙara faɗa cike da tsantsar mamaki da kuma tunanin inda Saifu ya samu gurun. Duk ihun da yake koda sau ɗaya Saifu bai ɗaga kai ba,bare ya saka ran zai jiyo ya kallesa harya amsa masa tambayarsa. Cikik nutsuwa da kamalar data gama ratsa jikinsa yaci gaba da tafiya,duk inda ya keta barori da kuyangu ne suke ta faman kai kawo cikin harabar masarautar. Cikin izza da taƙama yake taka sahunsa har zuwa ƙofar part ɗinsa,lumshe idanunsa yay tare da fesar da wani huci ta cikin bakinsa,a kasalance yasan key ɗin a jikin ƙofar ya buɗe tare da murɗa handle ɗin ƙofar ya tura kaɗan. Idanunsa da suke a lumshe ya buɗesu tare da tura kansa cikin ƙaramin parlour'n da cikin ma dai² cin part ɗin. A hankali yake juya ƙwayar idanunsa cikin parlour sosai yay mamakin ganinshi fess babu ƙura bare datti,direct ƙofar da zata kaishi bedroom ya nufa,yana zuwa ya juya wayoyinsa a charge kana ya sutale kayan jikinda tare da turasa lugun wardrope ɗin side ɗin datti clothes,saida ya rage daga shi sai bozer kana ya sanya kansa cikin bathroom sai ya tsina fuska yake,da alama ƙyanƙyamin jikinsa yake,yana shiga ya nufi jakuzzie ruwan zafi ya haɗa kana ya zuba bathparfume cikin ruwan wankan cikin sanyi jiki ya zare bozer ɗin jikinsa ta saƙale saman hanger. Taune laɓɓansa yay sabida ƙartawar da cikinsa yake masa alamar jin yunwa,ƙyawawan ƙafunsa wanda suke ɗauke da zara-zaran gargasar jiki da sukai lub lub saman chocolate skin ɗinsa. A cikin jakuzzie'n ya sauke ƙafafunsa tare da zama cikin jakuzzie'n lumshe idanunsa yay tare da fesar da numfashi kana ya soma sauke ajjiyar zuciya a jajjera,ƙara nutsewa yay cikin ruwan sabida daɗinsa daya keji,tattausan tafin hannunsa ya ɗura a saitin zuciyarsa wacce take bugawa da ƙarfin gaske,ƙwaɓe fuska yay tare da langwaɓar dakai gefe guda,sosai yake jin yanayin jikinsa na sauya zuwa bad mood ba tare daya san dalili ba,ware idanunsa yay tare da sanya hannunsa akan gurun hannunsa tare da murzawa kaɗan,sai yanzu maganganun Lil prince suke dawo masa ka. "inaka samu gurun masarautar bilhas?" Shine maganar data faɗu masa,ɗan tsaki yaja kaɗan tare da lumshe idanusa haɗi da ware cinyoyinsa ruwan yaci gaba da ratsa masa saman mararsa. Shine ina yasan wata bilhas infact ma baisan shi kansa garin bilhas ɗin bai san dashi ba,haka bai taɓa zuwa cikinsa ba sai wannan karan,bashi da kowa cikinta mezai saka yasan da zamanta,rayuwarsa Cameroon kawai ya sani a nan ya tashi a nan yay wayo,a nan yasan kansa,maganar wani guru kuma su suka sani domin ko za'a ɗaura masa wuƙa a wuya bashi da tarihinsa da kuma dalili da yake a cikinsa. Lumshe idanunsa ya ƙarayi tare da ƙara nutsewa cikin ruwan har saida rabin fuskarsa ya shige ciki ruwan zafin. Taune laɓɓansa yay a hankali romantic mood ɗinsu ya shiga dawo masa cikin brain ɗinsa,duk da yanzu wajan wata huɗu da faruwar hakan amma yana ji tamkar yanzu abun yake faruwa,tsigar jikinsace ta soma mimmiƙewa wani sihirhirtaccen sanyi ya fara ratsa saman fatarsa zuwa cikin naman jikinsa. Ƙara shigar da fuskarsa yay tare da shaƙar numfashi wanda ya haddasa tafiya da ruwan zafin cikin hancinsa,runtsa idanunsa yay da ƙarfi sabida wani zafi da raɗaɗi haɗi da yaji daya shigar masa har cikin ƙwaƙwalarsa,hakan kuma bai saka ya ɗago da kansa ba. "A ranar zan haɗa shimfiɗa da sanyin idaniyarka" Shin hakan na nufin zaiyi rayuwar auratayya da ita ne ko mene? Ko kuma haka na nufin zai aikata mata ta ƙarfin tsiya ne? No! Hakan bazai taɓa faruwar ba,ƙwarai da yaga wannan ranar gwamma yaga ranar mutuwarsa,babu wani ɗa namijin daya isa ya shigar gonar da yake sakaran zata zama mallakinsa harya bata yabanya kuma ta fidda ƴar ƴar harda iri. Sosai maganar Prince tayi ta siri cikin zuciyar Saifu hakan ya haddasa masa wani ƙunci da kuma baƙin ciki a ransa. Wani damuwa ne ya shiga cikin zuciyarsa,hakan ya sanya yaji ƙansa na sara masa tamƙar zai rabe gida biyu. Sannu a hankali ruwan zafin ya fara shigewa cikin hancinsa sabida yadda fuskarsa ta nutse a cikin ruwan jakizzie ɗin. A hankali idanunsa suka fara lumshewa yayinda gangar jikinsa ya saki gaba ɗaya, idanunsa sukai sama hakan ya sanya tsaiwar numfashinsa.. da idanu lil Prince ya bishi duk yadda yasu ya danne abinda ke damunsa kasawa yay, zaman alƙyabbarsa ya gyara tare da fara tafiya cike da izzarsa ta ƴar ƴan sarakai,domin kallo guda zaka masa kasan jinin sarauta na yawo a jikinsa. zuciyarsa fal tunanin yadda akai wannan gurun yazu wajan Saifu har yake manne a jikin hannunsa,ya sani kowa ya sani ko wacce masarauta kallan zanan tambarinta daban yake,kamar yadda zanan masarautar bilhas yake daban. indai ka zuba idanu aƙwai zanan masarautar bilhas a jikin gurun,zuciyarsa cike da tulin tambayoyi ya nufi part ɗinsa,yana zuwa ya zare alƙyabbar jikinsa tare da saƙaleta a wardrope side,direct bathroom ya shige yana zuwa ya tsaya gaban shower tare da sakarwa kansa ruwa sanyi. wani huci ya fesar mai zafin gaske zuwa yanzu babu abinda ya keso yaji sama da jin tarihin wannan gurun,shin daman wani na iya mallakarsa wanda ba jinin sarauta ba? ko kuma ana iya bawa wani ba tare da cewa shiba jinin sarauta bane? ƙwarai da gaske yana son sanin wannan amsoshi. wani sassanyan murmushi ya saki lkc'n daya tuna yau ɗinfa zai mallaki farin cikinsa hakan yana nuni da cewa Mai martaba ya rasa CIKAR BURINSA? ya tambayi kansa cike da farin cikin da yake ciki. mararsa da yaji tana halbawa yay saurin kalla sai kuma yay dry wacce shi kaɗai yasan ma'anarta. a gaggauce ya ƙarasa wankan kana ya fito ɗaure da towel a jikinsa. Meyrah ya samu zaune gefen bed ɗinsa tana danna waya kallonta yay tare da faɗin. "kin shigomin ɗaki without my permission,daga yau dai ƙya rage shigomin bansam matana ta fahimci abinda yake tsakaninmu,mare ta sanya zargi cikin zuciyarta,rayuwar aure mai tsafta na keso nayi da ita,da gske nake son ZARINA zan iya komai indai akanta ne,haka kuma zan iya ganin bayan wanda yace zai shiga tsakaninmu da ita i love her with all my heart ina jin zan iya rasa rai dalilinta she is my life for ever,so Meyarh ki tayani killace abinda nakeso kema sai kisamu abinda kikeso gareni" ya ƙare maganar yana zama saman stool wanda yake gaban dressing mirrow,versiline ya ɗauka ya fara shafawa saman farar fatar jikinsa. murmushi Meyrah tayi kana ta soma takawa zuwa inda yake zaune tana zuwa ta amshi man ta fara gogawa a hannunta kafin ta ɗura hannunta akan naked body ɗinsa,kiss ta manna masa a wuyansa kafin taci gaba da shafa masa versiline ɗin tace. "so what about me? i mean mene matsayina idan PRINCE NAJEYB ya samu farin cikinsa bayan wargatsa burin wani da yayi" "matsayin yana nan indai yake bawai sauyawa yay ba,kinan matsayin Dadirota,idanma matsayin ya sauya sai dai ya koma ƘWARƘWARATA shine kawai" Lil prince ya faɗa lkcn da yake fesa parfume a jikinsa,miƙewa yay ya nufi wajan wardrope ɗinsa wani yadi ya ɗauka mara nauyi kana ya sanya alƙyabba a saman yadin sosai yay sabida farartarsa data amshi yadin,domin Lil prince shima ba baya bane wajan ƙyau. yana gamawa ya ƙwashi wayoyinsa da key ɗin motarsa,sai a lkcn ya lura Meyarh bata ɗakin murmushi yay kana ya fita daga part ɗin tare da bawa barorinsa umarnin gyara masa part ɗin. yana faɗin hakan ya nufi Fada wajan Mai martaba domin zuwa yanzu yasan ba'a kammala ɗaurin auren ba. Da sauri ya ɗago kansa daga cikin ruwan jakuzzie ɗim,tare da sauke wani wahalallan numfashi,ƙwarai ya saba da shiga ruwa komai yawansa amma yay mamakin yadda ruwa kaɗan ya keson tafiya da numfashinsa ba tare daya kula da hakan ba. a hankali kuma a sanyaye haɗi da raguwan ƙarfin daya rage masa a jiki ya zuro da ƙafafunsa daga cikin jakuzzie'n kana ya miƙe tsaye daga ciki tare da fita gaba ɗaya daga cikin jakuzzie'n,idanunsa da sukai jaa sabida ruwan daya shigesu ya buɗe a hankali tare da mannasu a mirrow'n dake banne a cikin bathroom ɗin,cikin kasala ya ƙarasa gaban shower tare da sakarwa kansa shower'n,a karo na biyu ya ƙara sakin numfashin tare da gyara tsaiwarsa a tsakiyan shower'n ya sanya duka hannunsa ya dafe jikin bangon ruwan ya fara dukan fresh chocolate skin ɗinsa. wanka yay sosai har saida yaji skin ɗinsa nayi masa zafi sannan ya hqr ya koma wajan sink yay brush tare dayin al'walar asar. meddium towel ya ɗauka ya ɗaura bisa waist ɗinsa,kana ya juna handrayer ya soma busar da gashin kansa wanda yay ƙwance sai zuba sheƙi da ƙamshi yake sabida mayukan da yaji na gyara,sosai ya gyara gashin kansa yay lub lub saman wuyansa sai walwali yake. kashe handrayer'n yay tare da ajjiyeta gefe guda,sannan ya mayar da man wanke baki ma calgate ma zauninsa,pouting lips ɗinsa yay yana jin yadda cikinsa keyi masa kukan yunwa,wajanwa zashi yace abinci ya keso? wane yake dashi mai kula dashi?wa zai faɗawa damuwarsa a wannan lkc'n?. wannan duk haƙƙin uwane amma shi tayi masa nisa,nisan da baza ta taɓa dawowa garesa ba,tabbas shi ɗin yana da rauni,rauni mai yawan gaske. da ace zai samu madadin uwa babu shakka zai zauna ya fito da sirrin zuciyarsa gareta ko hakan zai sanya yaji daɗin a ransa,zugi da raɗaɗin da zuciyarsa yake masa ya daina. a nutse ya fito daga cikin bathroon ɗin,wajan dressing mirrow yaje ya ɗauki lotion mai sauƙin zafi ya fara shafawa sai daya kammala ya ɗauki body spray ya fesa saman fararsa,yana gamawa ya nufi wajan wardrope ya ɗauki wani long dark blue crazy ya sanya tare da wata amy ɗin colour ɗin riga irinta sojoji,wacce ta kamasa sosai ta zauna a jikinsa tare da amsar duhun fatarsa. sosai six part body ɗinsa suka bai yana tare da faffaɗan ƙirjinsa,ƙara lumshe idanunsa yay a hankali ya ɗura hannunsa saman beard ɗinsa wanda ya ƙara yawa a fuskarsa. wajan dressing mirrow ya nufa ya ɗauki uhudmood ya fesa a jikinsa. datse tongue ɗinsa yay kana ya nufi wajan frigde ya buɗe,wani banana yogourt ya ɗauka tare da wani fresh milk haɗi da gurar ruwan sanyi,yana ɗauka ya nufi parlour ajjiyewa yay a kan senter table ya nufi kitchen ya ɗauko wani glass cup. dawowa yay ya zauna bisa kan sofa tare da ɓalle murfin fresh milk ɗin ya tsiyaya a glass cup ɗin. komawa yay jikin sofar tarr da nutsewa a jikinta,a hankali ya manna glass cup ɗin saman laɓɓansa,sanyi da gargaɗin daya jine ya sanya shi lumshe idanunsa ba tare daya shirya hakan ba. cikin nutsuwa yaci gaba da shan fresh milk ɗin,yana yi yana ƙarawa a glass cup ɗin harya shanye fresh milk ɗin. wayarsa dake kan table ɗince ta fara ƙara idanunsa dake lumshe ya buɗe tare da mannasu a saman screen ɗin taune lips ɗinsa yay ya ƙara manna gorar ruwan a bakinsa,saida ya shanye tas sanna ya ɗauki wayarsa yay dailing number da aka kirasa da ita. jinjina kai yay a hankali ya ware laɓɓansa murta can ƙasa yace. "okey" miƙewa yayi tare da ƙwasar key ɗin part ɗin haɗi da wayoyinsa ya nufi hanyar fita a gidan,sai daya rufe part ɗin sannan ya fara tafiya cike da nutsuwa da kuzari haɗi da zallar izza yake taka ƙafafunsa. duk inda ya keta barori da kuyangu ne suke gai dashi tare dayi masa barkar fitowa,da idanu kawai yake binsu,yadda juya manyan ƙwayar idanunsa shi kaɗai zai nuna masu cewa yana amsa gaisuwar tasu,harya ƙarasa part ɗin mai babban ɗaki. a gadarance ya shiga cikin Fadar tare da ƙarasawa gaban Mai martaba ya zauna,mutanan Fadar ya gani ƴan tsirari,wani killer smile yay sabida yasan inda suke. kansa ya sunkuyar ƙasa sai kuma ya ɗago ya kalli mahaifin nasa yace. "Allah ya ƙarawa Mai martaba lafiya da nisan ƙwana,wani abune yake ɗauremin kai harya saka bazan iya shuru da baki ma ba,ina son ƙarin bayani akan GURUN wannan masarautar!" Murmushi Mai martaba yay kana ya gyara zaman alƙyabbar jikinsa,numfashi ya sauke tare da gyara murya,cikin nuna shiɗin Sarki ne mai cikakken iko da kuma izza yace. "Shi GURUN da kake magana akai ya samu asaline tun iyaye da kakanninmu wanda sukai mulki a wannan masarautar,haka kuma dukkan wanda ka gani da wannan Gurun babu ko tantama wata rana zai iya gadar kujerar wannan garin na bilhas,shi kansa Gurun anyi sane da tambarin masarautar kuma tun mutum yana ƙarami kakansa wanda yake Mulki a lkc'n yake sanya masa,wannan shine a taƙaice" wani gumine ya shiga karyo masa a fuska,cikin tashin hankali ya sanya hannu ya goge gumin tare da faɗin. "aƙwai matsala idan hakane aƙwai tashin hankalin da yake shirin tun karomu ba tare da mun shirya masa ba" cikin rashin fahimtar Mai martaba yace. "man gane ba,what are you try to tell me wacce irin tashin hankali kuma,harmu wani tashin hankali zai ɗagawa hankali kai bai zai taɓa yiwuwa ba muna da ƙarfin ikon da zamu hana faruwar hakan kuma..." "A'a Mai martaba yadda kake tunanin abun ba a haka yazu ba,tabbas lukutar matsala na shirin zuwar mana,idan nace lukutar matsala ina nufin tafi ƙarfinmi mulkinmu bazai iya yi mana maganinta ba,abinda na keso na tambayeka shin aƙwai wani ɗa da kake dashi ne bayan ni?" lil prince ya katse Mai martaba ta hanyar faɗin hakan. rikitattun idanunsa ya zubawa Prince,yana gudun ace sirrin da yake ɓoyewa na tsahun shekaru masu yawa su bai yana a yanzu,baya jin tsoron abu amma a yanzu ƙwarai yana jin tsoron amsar tambayar NAYJEB ɗin,bashi amsar wannan tambayar yana nufin abubuwa masu yawan gaske,babu yadda zai dole zai faɗi wanan sirrin koda hakan na nufin Prince zai ɗaukesa matsayin mugun uba,numfashi yaja tare da buɗe baki zai magana su Chiroma suka shigo cikin fadar cikin wani sabon tashin hankali. kallonsu yay,Prince kam saurin miƙewa yay tare da ƙarasawa wajan Chiroma haka kawai yake ganin girman mutumin ya kejinsa tamkar Mai martaba baya iya tsallake umarninsa. "baba Chiroma am ɗaura? ina matata? tana ina naje gareta?" ɗauke idanunsa Chiroma yay daga kallom Lil prince sannan ya kalli Mai martaba yace. "an nemi Kuyanga Zarina babban tashin hankali shine babu ita a masarautar bilhas,dukkan inda ake tunanin ganinta babu she alrdy left" ya faɗa yana sauke numfashi,da sauri Mai martaba ya miƙe tsaye cikin ransa yace. "hakan na nufin asirin dake jikinta ta warware,ohhh wow sai yanzu na fahimci dalilin daya sanya Zaitun dana tsaface ta daina bani kuɗi" a zahirance kuma kallonsu yay yace. "zata dawo da kanta kada ko damu da hakan" prince kam durƙoshewa yay wajan yana jin zuciyarsa na bugawa da ƙarfin gaske,gaba ɗaya tunaninsa ya tsaya ya rasa mene ya sanya yaji tsoro da fargaba barinta masarautar,cikin tashi hankali ya miƙe ya kalli Mai martaba yace. "tashin hankali biyu lkc guda,ka manta da ɓatan Zarina kayi tunanin GURUN dake Manne jikin Captain Saifudeen domin wannan gurun da nake magana akai shine yake manne jikin hannunsa" yana faɗin hakan ya fice daga cikin fadar cike da tashin hankali. Saifu. a hankali ya durƙoshe gaban Mai babban ɗaki bayan ya kuri Kuyanga Kulsum da Hadima Kaltume. rikitattun idanunsa ya zubawa Mai babban ɗakin,soft hand ɗinsa ya sanya ya riƙe hannun Mai babban ɗaki yace. "zuciyata ciwo Ammi meyasa zata tafi ta barnin a cikin halin dana shiga,shin daman ba sona take ba,Ammina bazan iya jurewa ba soyayyarta ta gama ratsa jini da tsokar jina,itace rayuwata bazan jure rashinta ba Ammi yaya zanyi da zuciyata wacce ta mace akan son ƙaramar yarinya,yaya zanyi Ammi?" ya faɗa yana sauke wani numfashi da ƙarafi sosai maganar tayi masa tsayin gaske,amma babu yadda zaiyi dole ya furta koya samu sauƙi cikin ransa. so wannan dalilin ya sanya kullum ya kejin faɗuwar gaba na shigarsa,wannan dalilin yasa a koda yaushe baya da wani tunani sai nata,wannan dalilin ya saka kenan kullum yake mafarki da ita,shin yaya zaiyi? mene matsayin zuciyarsa?. wannan dalilin ya saka bai taɓa sanya wannan cikin ransa ba,bare harya tun kareta matsayin yana sonta ba. yafi yadda a kullum ya zauna da heart dream ɗinsa,yafi samun farin ciki idan yay tuzali da ƙyaƙƙyawar surar Aljanarsa,wacce ta gama sace masa zuciya cikin baccinsa. sai gashi ta bai yana matsayin mutum kuma sun haɗu wajan da bai taɓa tunanin hakan ba. shin kodai daman Aljanace da gaske? shikam a yadda ya kejin zallar soyayyarta da kuma ƙaunarsa ya saka bazai iya rayuwa babu ita ba,ya shirya rayuwa da ita koda ita ɗin aljanace ba jinsin saba. rayuwa babu ita tabbas hakan na nufin tsaiwar numfashinsa,idan yace haka kuma ya nufin bugawar da zuciyarsa zatai ta dalilin rashin samun mahaɗinta. yana jin sonta sosai kuma zaiyi ƙoƙarin ganin ya samu MURADIN ZUCIYA,zai nemota kuma tabbas SAI NA AURETA!!. ya faɗa da ƙarfi cikin zuciyarsa,zai ƙoƙarin samun mafaɗin rayuwarsa komai wahala kamae yadda ANWAR yay a ƘADDARAR MACE. zai zama cikakken namiji mai tsayawa a kan ra'ayinsa kamar CAPTAIN YISHAM, zai jure dukkan wata wahala kamar yadda MUKKATAR TIJJANI M.T ya jure. zaiyi faɗa da kowa a kanta kamar yadda FAHAD yay. haka kuma zai toshe kunnuwansa daga jin surutan jama'a like IRFAN,zai zama marajin magana zai zama ɗan iskan kanshi a kanta kamar yadda *_MUHAMMAD KABEER MUHMMAD_* YAY A KAN HIBBA ta jure dukkan wani iskancinsa domin tana tunanin mijinta ne ashe......🏃🏻‍♀️ all in *_UNCLE NE.!!_* ƙwantar da kansa yay saman cinyar Mai babban ɗaki ya shiga sauke ajjiyar zuciya,lumshe sexcy and beauty eyes ɗinsa yayi yana sauraran zuciyarsa dake beating kamar zata fito. ƙara sauke numfashi yay dalilin saukar hannun Mai babban ɗaki da yaji saman sumar kansa. a hankali taci gaba da hargitsa masa ƙwantaccen gashin kansa tare da bubbugawa bayansa cikin son ƙwantar masa da hankali ta fara rera masa waƙa cikin yaran kanuri na Igbora koto. "Tawo tawo ɗan yaro ƙyaƙƙyawa in maka tawai,gaka fari fari wuya sam baka shaba" haka ta dingayi masa waƙar cikin zazzaƙar raguwar muryarta wacce tsufa ya fara kamawa,still kuma tana bubbuga gadon bayansa. ƙara lafewa yayi jikinta yana sauke numfashi kafin daga baya ya ɗan sakar mata nauyinsa tare da ƙwanciya a kan sofar ya ɗura kansa a jikinta ya zagayeta da hannunsa ya fara sakin wani sabon ajjiyar zuciyar. saukar numfashinsa mai zafi ya saka ta gane cewa bacci yay gaba dashi,a hankali ta shafi kansa tare dakai baki ta sumbaci goshinsa.. kogi farin cikin daya cika zuciyar Tupic ne ya sanya ya shiga tsula gudu saman ƙwalta,babu jimawa suka ƙarasu unguwar Gauters horn yay cikin sauri mai gadi ya buɗe masa get ɗinsa,da sauri ya sako hancin motar cikin compound ɗin gidan. a gaggauce ya ƙarasa parking ya fito daga motar lkc'n Zarina itama ta fito zagayawa yay wajanta ya riƙe hannunta suka nufi cikin gida. tun a ƙofar babban parlour ya fara ƙwararawa mutum gidan kira ɗaya bayan ɗaya. mom dake zaune tana haɗawa Sufyan Coffee wanda ya cika yay fam sabida matsifar da Mamu take maza naya shirya suje asibiti a duba mata lafiyarsa daya sanya bazai yi aure yanzu ba,gashi har Tupic ya nemu mata. murmushi Mom tayi tace. "naga lkcn da tawayen samarin gwarazon yarana zasu girma,kai ka sanyani gaba kana mita,shi kuma jibi yadda yake ƙwalan kira kamar bai san inda zai sameni ba,kai nidai naga banu nikam ku shafamin lafiya,ai wallahi Mamu itane maganinku oyyyaa amshi kaban waje" Sufyan kam muryar wacce yaji ya sanya bazai iya bawa Mom amsa ba,baki kawai ya saka yana son gasgata abinda ya gani. Zarina wacce ta biyo bayan Tupic da gudu tayi wajan Sufyan tana zuwa ta faɗa jikinsa ta rungomesa tare da sakin kuka. shima rungometa yay sosai jikinsa danya kasa cewa komai. Mom kam farin cikine yay mata yawa ya sanya ta durƙoshe wajan tayi Sujudul shukkuri,tayi Allah gdy,kana ta shiga kiran Mamu da Abba. kusan a tare Abba da Mamu suka fito suna zuwa Mamu tayi wajan Zarina dake jikin Mom. "kai Ubangiji abin gdy masha Allah yadda na ganki Allah ya sanya naga aurenku gaba ɗaya" sosai gidan sukai farin ciki da ganin autar gidan Zarina,koya faɗi yake mene ta keso me za'a kawo mata,Abba kam kasa magana yay sai juyawa da yayi zuwa cikin part ɗinsa. Mamu ce ta gyara zama tace. "Zarina kema na baki mako guda cif ki fito da mijin aure wannan girman naki tsoro yake ban,har yanzu baki rufa 18 haba" zaro idanu Zarina tayi tare da turo baki ta shagwaɓe fuska tace. "kema Mamu matsalata dake takura,ina laifin kimin maganar karatu gaba ɗaya nawa nake haba aure fa" baki Mamu ta riƙe lkcn kam so Sufyan tuni sunbar waja sabida gudun kada faɗan ya dawo kansu tace. "Ubanki Audu shine mai takurar bani ba,yarinya nono duk ya gama cika ƙirji kicemin wai aure,tun kina shekara 15 kika fara al'ada kuma hakan na nufin kin isa aure kin isa ɗaukar buƙatun namiji" da sauri Mom ta miƙe tsaye cike da mamakin abinda Mamun ta faɗa,da sassarfa ta ƙara part ɗinta dan tasan yanzu faɗan zai dawo kanta. haka Mamu ta ƙaraci faɗanta ba tare da Zarina ta ƙara cewa komai ba,zuwa yanzu ita hankalinta ya tafi ga aljaninta na cikin dare. washe gari a bilhas. a hankali ya sauke idanunsa daga screen ɗin wayarsa bayan ya gama ƙarewa ƙyaƙƙyawar fuskarta kallo. lumshe idanunsa yay tare da taune laɓɓansa ya jin yadda zuciyarsa keyi masa zafi da kuma raɗaɗin rashin abokiyarta. ware idanunsa yay tare da saukesu a fuskar Mai babban ɗaki wacce take zaune a kan wata ladduma mai laushin gaske. a hankali ya murza daimond ring ɗin hannunsa kana ya sanya hannu ya shafi sajen fuskarsa zuwa ƙwantaccen gashin ƙirjinsa,sosai yake cikin damuwa ta dalilin rashin ganin gimbiyarsa. ture ƙwaɗon zugalan da Hadima Kaltume tayi masa yay,tare da miƙewa tsaye ya sauke numfashi,yana ƙoƙarin fita yaji wayarsa ta fara ringing a hankali ya sanya hannu ya ɗauki wayar a cikin aljihunsa kana yay rejecting kiran,2minutes yay dailing number ringing biyu tayi aka ɗauka. can a ƙasar Cameroon kam Alhaji Bilyaminne ya gyara zamansa yace. "Suger na inaka shigane har haka,tun jiya ina kira shuru?" lumshe idanu Saifu yay yana jin sanyi na ratsa jikinsa,sosai yaji daɗin jin muryar Abbun nasa a cikin kunnansa. ɗanya mutsa fuska yay tare da langwaɓar dakai gefe guda,cikin cool and sweet voice ɗinsa yace. "Abbuna..!!" kafin ya ƙara magana yaji kirarin Fadawa alamun Mai martaba ne zai shigo,taɓe baki yay tare da ƙara manna wayar a saman kunnansa ya neman wajan zama yaji muryar Mai martaba a kansa yana faɗin... _so sorry sweetheart double sorry afuwan afuwan🏃🏻‍♀️😂😂😂_ THE NEW EMIR IS FOR SALE 08119237616 *NIMCYLUV🤏🏼🔥* *65_66* Da kata a nan Captain Saifudeen. Mai martaba ya faɗa cikin isa da kuma iko yay maganar ne bisa bada umarni,hakan na nuni da dukkan wanda akaiwa ita dole ne yabi maganar ko yaƙi ko yasu. Tsayawa Saifu yay ba tare da yay magana ko kuma ya juyo ba,daga can ɓan garan cike da mamaki Abbu ya ɗan miƙe tsaye tare da sakin numfashi yace. "Saifudeen kaida waye haka?" da yake indai magana mai muhimmanci ce Abbu bai fiye ɓoyewa Saifu sunansa ba. tsaiwarsa ya gyara tare da lumshe gajiyayyun idanunsa wanda suke cike da bacci,kana ya sanya hannu ya shafi ɗan lafaffan cikinsa,daimond ring ɗin hannunsa ya zubawa idanu ganin yadda yake ta haske. "Are you with me? Yarona meke faruwa ne?" kayi magana mana kasan yadda na keji a raina,kaga idan aikin da kake a nan da matsala kawai ka ajjiye aikin bawai kuɗin da zan kula dakai ne bana dashi ba maza ka fara shiri daga yanzu zuwa ko wanne lkc jet zai sauka gareka" maganar Abbu ce ta dawo dashi daga tunanin daya tafi,wanda rabin tunanin na Zarinansa ne,wacce a kullum yake cikin tunaninta,har yanzu ya kasa yadda cewa bata garesa,kuma ya kasa yadda bata cikin masarautar,yaya zaiyi yana jin zuciyarsa na zafi da raɗaɗin,ji yake kamar ya buɗe baki yayta ƙwarara ihu sabida zallar damuwar da yay masa yawa a zuciya,amma taurin ransa da jajircewarsa ya sanya da wahala ka gane abinda yake damunsa a rai,baya son bai yana rauninsa ta dalilin hakan baya son akan mace ya gaza. numfashi mai ɗan ƙarfi sabida maganar Abbun daya kuma yi a karo na biyu da yake faɗin. "abokina ba zaka faɗamin what is going on ba?,ok good ka jirani" yana faɗin hakan ya katse wayar cikin ɓacin rai,ɗan juya manyan fararan ƙwayar idanunsa yay tare dabin wayar da kallo. "what should i do?" ya tambaya cikin zuciyarsa,domin yasan Abbunsa kaifi ɗayane idan yace zai abu babu shakka sai yayi kuma babu wanda ya isa yay masa musu bare ya tankasa,yana dq zafin zuciya idan ransa ya ɓaci,shiyasa koda Saifune yay abu yakan masa uzuri domin yasan cewa kaɗan ya ƙwace daga cikin halayyar mahaifin nasa. ƙara rolling eyes ɗinsa yay zuciyar fal tsoron abinda Abbun nasa zaiyi,to mezaizo yay a bilhas? shin kodai yaji abinda Mai martaba ya faɗane?. ganin bashi da wata mafita akan hakan ya sanya ya cilla wayar cikin aljihu,a hankali kuma a nutse ya juya ya fuskanci Mai martaba wanda yake tsaye gefensa kuma su Tiraki ne,Chiroma,Waziri,Sarkin fada,da Fadawa sune sukaiwa Mai martaba ƙawanya suka sanyashi tsakiyarsu. lumshe idanunsa yay few minutes kuma ya ƙara saukesu a fuskar Mai martaba daya kafeshi da idanu. wani murmushi takaici Mai martaba yay ya tabbatar Saifu he never say anything,sosai yake mamakin jinkai da isar yaron,Numfashi ya sauke tare da ɗan matsuwa kusan Saifu ya gyara zaman alkyabbar jikinsa yace. "Wanene kai?" waro manyan fitinannun idanunsa waje yay,dan baiyi tunanin abinda ya kawo Mai martaban ba kenan,kallonsa kawai yake ba tare daya amsa tambayar da yake masa,bashi da amsar tambayar gaba ɗayanta,bawai dan shiɗin bashi da gata ko kuma a sali ba,a'a sabida rainin hankalin da yake cikin tambayar ne ya sanya bazai iya cewa komai ba. wani huci Mai martaba ya sauke a fuskar Saifu,cikin tsananin ɓacin rai haɗi da tsawa yace. "do i look like idiot to you?haaa harni ina maka magana kana ƙin amsani,kasan waye ni kowa?dukkan mutanan da suke garin bilhas iko nane kuma mallakina ne daga ciki kuma harda kai,domin a bilhas yanzu kake rayuwa,ya zama dole kabi umarnina and ina da ikon da kuma ƙarfin mulkin da zanyi ko mene nakeso babu abinda zai faro kuma babu wanda ya isa yay magana akai sabida ina sauraranka waye kai? pouting lips ɗinsa yay yana jin tsawar da Mai martaba yay masa na hautsina kansa,bawai danga shigesa ba aa sabida azabar da ciwon kansa yake masa,ga kuma zallar damuwar rashin abokiyar rayuwa,tsaiwarsa ya gyara tare da sanya hannu ya shafi ƙwantaccen gashin dake manne gefe da gefen fuskarshi wanda suka ƙwanta lub lub abinda sai ƙyalli suke. cikin wata cool and serious talk voice yace. "Wow!! mai Saifudeen Bilyam ya tarewa Mai martaba Khalid Wazeer bilhas ne a rayuwa?" (kada ku manta Wazeer ya haifi KHALID da SUFRAK,SUFRAK KUMA YA HAIFI SUDAIS). yay tambayar yana mai ɗauke kansa daga kallon Mai martaba. "hattara dai ɗan talakawa ƙarya kake" cewar fadawan. Mai martaba wani murmushi yay sosai maganar ta daki kansa,yau shine wani,waninma wanda ba ɗan garinsa ba yazu har gabansa yana kiran sunansa without respect,cikin dakiya yace. "bana da matsala da talaka na,koda akwai zanyi amfani da ƙarfin mulkina wajan ganin na tarwatsata,matsalar kaine kakeso kunnuta da kanka ba tare daka sani ba,amma gayamin wanene kai shine zai tabbatar da abinda nake tunani gsky ne ko kuma akasin hakanne" "Kaga yaro duk babu sa'anka a nan zaka faɗa cikin ruwan sanyine ko kuma saika koma ɗakin duhu" Chiroma ya faɗin magnar yana me nuna Saifu daya tsa, hannu Saifu ya saka a saman kansa tare da murza forehead ɗinsa wanda yake fidda gumi kaɗan². kasa ce masu komai ba,dan gaba ɗaya bashi da lkcnsu gaba ɗaya hankalinsa ya koma indai ya fito tabbas a yau basai gobe ba,zai barmasu wannan masarauta barin da bazai taɓa dawowa cikinsa ba,sai dai idan a zanan qaddararsa aƙwai dawowa ɗin wannan ya san babu yadda zaiyi domin mutum baya taɓa gujewa qaddararsa. cikin ɓacin rai da kuma gajiyawa da maganar da suke masa,hannu ya ɗaga masu tare dayi masu wata gigitacciyar tsawa wacce ta sanya gaba ɗayansu yin baya,girman tsawar da yayi ne ya sanya Mai martaba saurin runtsa idanunsa. cikin wata kakkauciyar murya mai amoo ta sauti yace. "Mene matsalata daku ne ayeee?aiki ya kawoni nan bawai neman magana ba,da nasu gaba ɗayanku ina da hanyar da zan sanya a ɗaureku cikin sauƙi,ina da sanin cewa ka tura har part ɗin dana sauka domin a ɗauko maka system ɗin,wow this is wonderful,baka samu wannan ba,ka sanyani abinda tunda nake a rayuwata ban taɓa yi ba,ahaaa burinka ya cika ka tuzar tani cikin mutane,hakan baiyi maka saida ka sanyani cikin ɗakin duhu na wajan watanni huɗu,tunaninka hakan zai zama ajalina baka san cewa Ubangiji shike kula da bawansa ba,shine mai iko da dukkan wani numfashi da ɗan adam yake shaƙa,bayan nafito wancan mahaukacin ɗan naka ya tsareni da shirmansa,wlh wlh idan kuka sake fushina ya kufce a kanki za kuyi bayani,hakan duk bai isheku ba saida kuka san yadda kukai kuka rabani da farin cikina kuma muradin rai da zuciyata,sabida kunsan cewa itane raunina,aikine daga yau na daina sai...." "Ohhh shiiit pls dear" Maganar mai babban ɗaki da katseshi daga abinda ya keson ƙara faɗa,huci kawai yake sabida tsananin ɓacin rai da kuma damuwa idanunsa har wani jan ruwa suke kawowa,gaba ɗaya jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗaɗa. jikin Mai babban ɗaki ya faɗa yana maida numfashi gaba ɗaya jikinsa rawa yake,ƙara shigewa jikinta yay,lkc guda kuma wani zazzafan zazzaɓi ya shiga ratsa nama da ɓarkon jikinsa,sun haɗu da ciwon da kansa yake ba. cikin azaba da kuma sauyawar yanayi ya soma fidda wani numfashi hqransa suka shiga haɗewa suna bada wani sauti na ƙasss ƙasss. jansa tayi zuwa wani ƙawataccen bedroom yayinda shine ya zame mata jagora sabida ba gani take ba,suna take tana lalubar hanya,har suka ƙarasa cikin tsaftaccen bedroom wanda aka cika da kayam mure rayuwa na musamman,komai na ɗakin green ne,kana ganin ɗakin kasan mamallakin ɗaki ba ma'abocin fita bane sabida dukkan abinda ake buƙata komai aƙwaishi. a gefen bed suka zauna gaba ɗayansu still kuma yana jikinta bai bar rawar sanyin da yake ba,rungometa yay sosai a jikinsa sai a lkcn wani wahalallan kuka mara sauti ya ƙwace masa sai ajjiyar zuciya yake saki. shuru tayi masa domin tasan kukanne kawai zai masa maganin abinda ke damunsa a cikin ransa,bayansa kawai take bubbugawa tare da hautsina masa gashin kansa. Mai martaba wata zufa ya sauke tare da kallon sarkin fada yace. "aje a fara shirye-shiryen naɗa magaji sarauta a yau basai gobe ba zanyi murabus" gaba ɗaya suka juyo suna kallonsa da makaki,tabbas dukkan abinda zai sanya Mai martaba ya faɗi hakan ba ƙaramin abu bane. "Allah ya taimakeka ya ƙara maka lpa ya saka kafi haka zai a matsu da kayan naɗin kusa kasan sai dasi za'a ɗanashi, dole sai an kawo TAKUBIN NISFU,DA HULAR GARKA,DA ZOBEN GIRMA sannan za'a ɗura Magaji akan kujerar sarauta" Sarkin fada ya faɗa yana mai ƙurawa Mai martaba idanu,wani shegen murmushi Chiroma yay kana yaja bakinsu yay shuru. jinjina kai Mai martaba yayi tare da faɗin. "Wannan duk suna wajan Chiroma da anzo naɗin zai kawosu,zoben kuma yana wajan magaji kaga babu abinda damuwa duka a ciki" yana faɗin hakan ya juyawa domin fita gaba ɗaya suka rufa masa baya har zuwa ƙofar tirakarsa yana shiga suma duka suka nufi sashinsu zaman fada ya ƙare sai jiran zuwan gobe ai naɗi. Lil prince kam bai san abinda ke faruwa hankalinsa gaba ɗaya yana kan Zarina,bashi da wani tunani sai nata,dukkan inda yake saka ran ganinta babu ita. ƙwalbar giyar data zama wajan ta biyar ya sauke daga cikin bakinsa,a hankali ya ɗaga jajayen idanunsa ya kalli jama'ar da suke cikin makeken club ɗin wanda ya zama mallakinsa. wata iska ya fesar kana ya kalli Yazeed dake gefensa yace. "ina sonta,ina sonta yaya zanyi Yazeed?wlh dukkan namijin dana ganshi tare da ita nine ajalinsa zanci gaba da nemanta,zuwa gobe zanje inda muka sameta may be nayi sa'ar samunta,a wannan karan zance mata da yarda da kuma amana zannuna mata zallar so da ƙauna da kuma ƙyautatawa" sosai yay bawa Yazeed tausayi lallai dukkan macen da Prince yace ya naso abinda dubawa ne,domin da ace dan sha'awa yake sonta aƙwai mata da yawa wanda suka fita,numfashi ya sauke yace. "amma mai zai hana ka hqr da ita?ina ganin kamar tafi ƙarfinka ni a ganina kawai ka hqr ka auri Meyrah tunda kana jin daɗin taryya da ita amma banjin zaka samu farin cikinka Zarina am..." shaƙar da Lil prince yay masace ta kasa bashi damar ƙarasa sauran maganar da yay niya. da hannu ya nuna yana mai jijjiga kansa sai kuma ya sakeshi yay waje,yana zuwa ya faɗa cikin motarsa tare dayi mata key yaja da gudu yabar club ɗin. a wani waje yay parking yana gama parking wasu ƙarti mutane sukazo wajansa,magana sukai kana ya nuna masu wani abu a waya,da dukkan alamar pic ɗin Zarina ne,kana ya ɗauki kuɗi da yawan gaske ya basu. cikin sauri yaja motar ya nufi cikin Masarauta. Saifu sosai yay kukan daya ishesa,kana ya soma sakin ajjiyar zuwa,jajayen idanunsa ya ɗaga ya kalli Mai babban ɗaki ciki wata kasalalliyar murya yace. "Ammi yaushe zan huta ne?yaushe farin ciki zai dauwama cikin zuciyata,mene ya saka babu wanda ya damu da damuwa sai mahaifina?mene ya saka matar dana amince da ita ta zaɓi da gujeni akan ta zauna dani?mene ya saka wannan mutanan suka sanyani a gaba nemai masu maina tare masu?..."hannunta ya kama ya ɗura saman ƙirjinsa wajan zuciyarsa yace. "zuciyana ciwo Ammi dan Allah ki nemo Rinaaa itane maganin damuwata itace zata ɗaukemin ciwon da nakeji a cikin zuciyata ina sontaaa..." kansa ya kifa saman cinyarta yana sauke numfashi,jiya yay gaba ɗaya zaman masarautar ya damesa gefe guda kuma yana jin faɗuwar gaba da kuma tsoro na ratsa zuciyarka gaba ɗaya hankalinsa yaƙi ƙwanciya yana jin kamar wani abu na shirin faruwa dashiii. Mai babban ɗaki kasa magana tayi domin ita kaɗai tasan abinda yake mata zafi a rai,tana jin kamar ta fishi shiga damuwa. Hadima Kaltume ce ta shigo bakinta ɗauke da sallama. Mai babban ɗaki ta amsa kana ta zame kan Saifu dake cinyarta ta shafi sumar kansa tace. "maza jeka part ɗinka ka ƙwanta kaga dare yayi da safe kazu ka saman" kai kawai ya ɗaga mata yana ƙara lafewa jikin luntsumemiyar katifar. hannunta Kaltume ta kama suka nufi part ɗinta domin lkcn dare yayi sosai wajan sha biyu da arba'in. Misalin ƙarfe biyu da rabi na dare wasu ƙartin mutane majiya ƙarfine suke shiga part ɗin hannunsu ɗauke da manyan bindigo masu girman gaske,dukkansu sun rufe fuskarsu da baƙin yadi. kimanin so goma suka shiga part basu tsaya ba saida suka shiga har cikin bedroom ɗin ƙwance suka sameta kan mamaken gadon yana bacci ya rufe jikinsa da duvet. da idanu wani yay magana cikin sauri wani ya zaro wata injection daga cikin aljihunsa kana ganin allurar kasan aƙwai wani mugun abu cikinta. wani yay murmushi yace. "finally Captain Saifudeen Bilyam zai zama mahaukaci" a kuma dai² lkcnne mutumin ya nufi wajan da yake a ƙwance yana zuwa ya saita baƙin allurar ya caka masa a bayansa..... *NIMCYLUV🤏🏼🔥* *67-68* *_Littafin nan na kuɗi ne kada a fitarmin dashi waje,The New Emir zaku samu akan 200 dukkan maiso zai nemi wannan number 08119237616_* injection ɗin da sukai masa irin mai ƙarfin gaske nance,wacce lkc guda take shiga cikin brain ɗin mutum ta hautsina tunaninsa,yadda allurar take da dafi ya sanya ba ko wanne asibiti ake ajjiyeta ba,wasu ma sai dai suyi oder nata daga ƙasar waje. sau biyu suka samu nasarar saka masa allurar a kuma dai² inda ake buƙatar aiwa mutum ita,ba tare sunyi magana ko kuma sun ɗauki wani abu a part ɗin ba suka juya a hankali suka fice daga part ɗin gaba ɗaya. suna fita suka nemi wata hanya ta baya ina a nan suka riski Lil prince yay masu jagora har suka fice daga masarautar baki ɗanya,domin ace da ɗan gari akanci gari. kiraye kirayen sallar asubane ya farkar da Mai babban ɗaki daga baccin daya ɗauketa,sallati tayi tare da addu'ar tashi daga bacci,a hankali ta fara laluban hanya kana ta sakko da ƙafafuwanta zuwa ƙasa,hakan yay dai² da shiguwar Kaltume. da sauri ta ƙarasa wajan ta taimaka mata tare dayi mata jagora har zuwa toilet,al'wala tayi kana ta bubbugawa ƙofar alamar ta gama hakan ya sanya Kaltume ta shigo ta kama hannunta tare da nufar cikin bedroom da ita ladduma ta shimfiɗa mata kana ta sanya mata hijab ta ajjiye mata casbawa a gefenta. cikin ƙasa da murya Mai babban ɗaki tace. "jeki part ɗin dana kai Saifudeen ki ganemin ya tafi sashinsa,idan yana nan saiki tashesa" da "to" ta amsata kana ta nufi part ɗin,shuru taji babu kowa tun daga ƙaramin ɗakin har zuwa ƙofar bedroom,ƙofar ta tura tare da sanya kanta cikin bedroom ɗin. ganin ɗakin duhu ya sanya ta lalubi bedside inda lamp yake ta kunna wani blue light,ɗan waro idanu tayi cike da mamaki tace. "he already left" cike da rashin gamsuwa ta tura kanta cikin bathroom ɗin nanma shuru ne babu kowa ciki,hakan ya tabbatar mata da cewa tun jiya ya fice daga cikin ɗakin,cike da addu'ar sama masa nasara a rayuwa ta juya zuwa bedroom ɗin Mai babban ɗaki. samunta tayi zaune harta iddar da sallar tana lazimi,cikin girmamawa tace. "Allah ya taimaki Mai babban ɗaki aina lura tun jiya yabar part ɗinan gaba ɗaya domin baya nan" jinjina kai Mai babban ɗaki tayi cike da gamsuwa,ba tare da ta kuma cewa komai ba ta sunkuyar da kanta ƙasa tare da lumshe idanunta,wannan lkcn casbahar kawai take jaa,amma a cikin zuciyarta ita kaɗai tasan abinda yake damunta a rai,wani tsoro da fargaba ne ya shigeta wanda bata san dalilin hakan ba. Kaltume kitchen ta nufa domin haɗawa Mai babban ɗaki dafaffiyar madarar shano,duk safiya da ita take fara breakfast. bayan fitarta Mai babban ɗaki kishin giɗewa tayi zaune a ladduma wani sabon baccin ya ɗauketa. Misalin ƙarfe 11 na safe da sassarfa Lil prince yake tafiya domin amsa kiran Mai martaba,a kuma yau yake saka ran tafiya neman Zarina,wacce ya ɗauki al'washin aurenta a lkcn da yay arba da ita koda a court ne ya amince ya ɗaura masu aure. gefensa kuma Meyrah ce sanya ta fararan kaya irin na kuyangu,hannunta riƙe da jakar Lil prince wacce ya sanya kayasan kusan kala uku ciki yana tafe yana danna waya harya samu nasarar kammala transfer ɗin da yake na kuɗi kallonta yay yace. "Be happy na maki transfer kuɗi na kimanin 2.m sai ai shagalin biki lafiya,tunda ba'a samu damar yin shagalin babbar salla ba ko?" dry tayi kana ta riƙe hannunsa tace. "thanks nima yau nake son tafiya gida,tunda kaga daman dominka nake zaune a nan,so kuma babu kai dole tasa zan tafi duk da zanyi kewanka cikin raina..." "naso kin tsaya kinga yadda uban girman kancan zai dinga timamin hauka just imagine ace Captain Saifudeen Bilyam yana yawo naked babu kaya sabida zallar hauka,amma babu damuwa as soon as na dawo kema zaki dawo mu ɗura daga inda muka tsaya" lil prince ya tari numfashinta ta hanyar faɗin hakan,a kuma lkcn suka kawo hanyar shiga Fada,jakar hannunta ta miƙa masa kana ta juya ta koma part ɗinsa ba tare da tace ƙala ba. cikin fadar ya shiga yana zuwa ya zauna gaban Mai martaba tare da gaidashi. gyaran murya Mai martaba yay tare da gyara zaman alƙyabbar jikinsa ya kalli Lil prince yace. "Magaji ka shirya a yau da yamma za'a na ɗaka Sarkin garin bilhas,bayan nan za'ai bikin naɗi a kuma lkcn za haɗaka aure da wacce na zaɓa maka" jinjina kai yay zuciyar fal farin ciki,domin burinsa a yanzu guda biyune,ga kuma guda ɗaya zai cika,shi kaɗai yasan irin zallar ikon dazai kafa a mulkinsa wanda ko mahaifinsa bai isa yay irin wannan ikon da kuma gadarar ba. lallai kasan cewaraa Sarkin bilhas shizai bashi damar girmama night club ɗinsa ba tare da tsoro ko kuma shakka ba. hatta aure da zaiyi dan yana son yarinyar ne banda haka babu abinda zaisa yay wani aure matan garima sun ishesa. wannan rana ita yake jira domin samun damar amshe makarantar islamiyar dake ƙauyen bilhas domin gina event senter. gyaran Mai martaba yayi a karo na biyu ya kuma faɗin. "Ni Mai martaba Khalid Wazeer bilhas nayi Murabus daga kan kujerar sarautar a rana ta Litinin wanda yay dai² da 5/4/2021 inda ɗana Prince Najeyb Khalid Wazeer bilhas zai maye gurbina" gaba ɗaya wajan ya ɗauki kabbara,sai a lkcn Lil prince ya fahimci jama'ar dake wajan kamarsu Hakiman bilhas,da kuma dagatai,haɗi masu unguwanni,sai kuma manya daga gida Gwamnati da kuma ƴan ɗaukan rahoto wato ƴan jarida,da kuma ƴan gidan t.v. dukkan wani wanda yake da iko a ɗanin sarautar yana wajan. a hankali Mai martaba ya zare rawanin dake kansa tare da ajjiyeshi gefe,kana kuma ya miƙe daga kan kujerar karaga. idanunsa ya ɗaga ya kalli Lil prince ya sakar masa murmushi tare da ɗaga masa hannu alamar jinjina. Chiroma ne ya kama Prince ya miƙar dasbi tsaye tare da nufar kujerar mulkin dashi yana ƙoƙarin ajjiyeshi Sarkin fada yace. "Dagata Chiroma kasan babu wanda ya isa ya hau wannan kujerar sai an kawo shaidun dazai nuna cewa mutum ya gaji sarautar kamarsu Takobi,Hula,da kuma Zobe" murmushi Chiroma yay yace. "eh ƙwarai hakane Kai lil Prince saika kawosu" sai a lkcn Mai martaba ya ɗaga kai ya kalli Chiroma cike da tuhuma yace. "Kamar bayan kayan yana wajanka,bakai na bawa ajjiya ba?" gyara tsaiwa Chiroma yay yace. "ƙwarai ni kamawa ajjiya amma ka sani kamar yadda kake da iko da wannan kujera nima ina da ita,na daɗe ina neman hanyar da zanbi na samu wannan mulkin amma wannan lkcn shine yay dai² da ra'ayina,kada ka manta dukkan wanda ya kawo wannan kayan shine da mulki" gaba ɗaya Mai martaba da Lil prince da kuma Waziri suka ɗago kai suna kallonsa,hatta galadima saida ya kalleshi. wata wahalliyar zuface ta fara karyowa Mai martaba wani takaici da kumq ladamar bawa Chiroma amana ya ɗarsu cikin zuciyarsa. wata kam wannan daliline ya sanya boka Gilmas cewa ya hanzarta ɗura Lil prince a kujerar mulki aƙwai guguwar da take shirin tunka rusa,wato Chiroma shine guguwar?. "Chiroma jeka kawo kayan mudai babu ruwanmu wanda yake da shaidun zama sarki shi zamu naɗa,kuma mulki baya jira saidai a jirasa". cewar Sarkin Fada. cikin sauri Chiroma ya fice daga cikin fada ya nufi wani keɓantaccen waje a gidan sarautar. yana zuwa ya ɗauki wayarsa ya danna wata number ringing ɗin farko aka ɗauki wayar cikin sauri yace. "lkc yayi ina jira" yana faɗin hakan ya kashe wayar,wajan 5minutes ta shigo wajan cike da yauƙi hannunta ɗauke da kayanta,tana tafe tana taunar cimgun jikinta duka rawa yake sabida yadda kayan ya matseta. tana zuwa ta zare ring ɗin hannunta ta miƙa masa tace. "harka ta kuɗi bana wasa da ita kamar yadda kaban 5.2m akan wannan ring ɗin dole na baka shi,a kuma yanzu zan bar masarautar bilhas" tana faɗin hakan ta juya da saurin tabar wajan bayan ta bashi zoben. a can Fada kowa wani murmushin jin daɗi Mai martaba yay tare da kallon Lil prince yace. "ina zoben dana baka tun shekarun baya..? zaro idanu Lil prince yay tare da duba yatsun hannunsa,runtsa idanunta yay Allah ya sani shi sham ya manta da amfanin zoben,soyayya ta gigitashi ya bada ƙyautarsa. cikin ƙasa da murya yace. "bari na amso na bawa wata kuyanta ajjiya nasan zuwa yanzu bata tafi ba.. *_Kogi_* numfashi ta kuma saukewa a karo na biyu tana mai ƙara shigar da pillow'n dake kusa da ita. lumshe idanunta tayi kamar yadda tayi tunanin hakance ta kasance,domin ƙyaƙƙyawar fuskarshi ta fara yi bata gizo a cikin idanunta,sai dai a wannan karan tana mamakin yadda fuskar tashi ta cika kamala,ƙwarjininsa ya ƙara fito fiye da ko yaushe. ga wani sihirhataccen haske daya kewaye duka sassan jikinsa,babu abinda yake bata mamaki yadda fuskarsa gaba ɗaya babu ɗigun fara'a haɗe rai tamkar zai fasa ihu. ƙyawawan jajayen laɓɓansa ta zubawa idanu ganin yadda suke sharning su kaɗai tamkar ya shafa lipstic. ajjiyar zuciya ta sauke tare da ware manyan idanunta wanda suke a rufe,ƙwarai yana da ƙwarjinin da bata isa ta haɗa idanu dashi ba. sosai yake da haiba da kuma cikar zati,yaushe zata ganshi?yaushe zatai arba da aljaninta?yaushe ne damuwae dake cikin zuciyarta zata kau?tana jin sosai wanda ya zame mata jini da tsokar jikinta,tana jin sonsa yana ratsa dukkan wata gaɓa ta jikinta. shiɗin gwarzona duk da cewa a mafarki take ganin amma tayi imanin cewa ƙyansa yafi yadda take ganinshi a cikin mafarkinta da ƙwayar idanunta. a sanyaye ta ɗaga kanta tare da sauke ganinta a kan ƙofar da taji ana turowa,ƙwaɓe fuska tayi tare da lafewa jikin pillow'n. da sauri Sufyan ya ƙarasu inda take ƙwance yana zuwa ya zauna gefen bed ɗin tare da kama hannunta yace. "Little tunani ko,yauma heart beat ɗin naki ne,may be wani ƙatun aljanin ke buɗe maki ido" turo baki tayi tare daya mutsa fuska tace. "Yaya ko aljanine shi ɗin ina sonsa,ya zama jini da tsokan jikina,yaya zuciyata bugawa yake sabida sonsa,dan Allah yay ka taimaki sister ɗinka ka nemomin shi" shuru yayi a ransa yana girmama irin son da takewa mutumin da bata san dashi ba,tayaya zai tayata neman mutumin dako a mafarki bai taɓa ganin fuskarshi ba. tayaya zai nemo wanda babu tabbacin aƙwaishi a wannan duniya may be ba jinsin mutane bane. "Little shikenan zan tayaki amma ki daina wannan tunanin,jibi yadda soyayya ya ramarki a haka zaizo ya ganki jiki duk ƙashi,maza zo muje *_UNCLE NE..!!_* yazo daga Cameroon daga nan zai huce wani garin,yace yana son ganinki yay maki jajen saceki da akai" ɗan washe baki tayi hakan ya haddasa bai yanar hqrin makkanta da kuma lumawad beauty points ɗinta,zaman vail ɗin abayarta ta gyara tare da zura bedroom shoe ta miƙe tsaye,hannunta ya kama zuwa cikin babban parlour'n nasu. a zaune ta samesu Mom,Mamu,Tupic,Abba,Abbu,hannunta ta zame ta nufi inda Abba ke zaune kusa da Abbu tana zuwa ta faɗa jikinsa ta lumshe idanunta tana jin zuciyarta na bugawa da ƙarfi,kanta Abba ya shafa tare da faɗin. "Dear wannan mutumin yana wahalar dake ni yaya zanyi na samaki farin cikinki haka ne?" Murmushi Abbu yay tare gyara zama yace. "To wanene kuma har haka yarinya take damuwa dashi haka?" "Wallahi Uncle mu duka babu wanda ya sanshi,a mafarki kawai suka haɗu shine gaba ɗaya tasa damuwa a ranta,na rasa yaya zanyi na sama mata farin cikinta" cikin zallar mamaki Abbu ya kalli Zarina wacce take ƙwance jikin Abba yace. "To mene zai hana a haɗata aure da wani ina ganin hakan zai sanya ta daina da damuwa da mutumin da bata tabbacin aƙwaishi a wannan duniyar" shuru Abba yay yana tunanin maganar Abbu,tabbas idan aka haɗata aure da wani babu shakka hakan zai sanya ta daina tunanin wani daban,kuma auren da zatai zai ɗebe mata kewa harta manta abinda ake ranta da zuciyarta. numfashi Abba yaja yace. "ina ganin wannan shawarar taka itane zamubi,daman aƙwai wani ɗan abokina da yake sonta naƙi bashi dama,amma dole yanzu zan amince masa,idan yasu sai a haɗa bikinta dana Tupic tunda Sufyan yaƙi" Mamu dake gefensu tayi saurin faɗin. "Babu uban dazai sanya Sufyan ya zauna babu aure,wannan masifar ciwon cikin da yake shi kaɗai bai isa ya sanyashi yay aure ba" Abbu dake murmushi ya kalli mamu,can cikin ransa yace. "Ayya har kinsa na fara tausayin yarinyar da Saifudeen zai aura" a fili kuma ya miƙe tsaye tare da faɗin. "Nizan tafi daman nazu ganin lafiyar Saifudeen ne,shiyasa nace bari na leƙo nan ɗin,sai kuma munzo ɗaurin auren ƴan uku,kafin nan insha shima Saifu zan tilasta masa yin aure wajan shekara 36 amma babu niya" gaba ɗaya wajan suka sanya dry banda Zarina data kafe Abbu da idanu,sosai take jin sunan daya faɗa na SAIFUDEEN nayi mata yawo cikin ƙwaƙwalwarta,amma ta kasa fahimtar inda ta taɓa sanin inda taji sunan,idanunta taja ta lumshe tare da janye jikinta daga jikin Abba ta lafe a jikin sofa ta shiga sauke numfashi. tayayane zata iya rayuwar aure da wanda bata sani ba? tayaya zuciyarta zata iya mantawa da mutumin da take jinsa a jinin cikinta? tayaya zata iya yiwa wani biyayar aure ba aljaninta ba? wasu zafaffun hawayene suka fara fita daga cikin idanunta ita kaɗai tasan zafi da raɗaɗin da take ji cikin zuciyarta,lafewa ta ƙarayi a jikin sofar ta shiga sauke numfashi. Sufyan kam kasa cewa komai yayi ya cika yay fam sabida zallar takaicin abinda Mamu tayi masa,gefe guda kuma Tupic ne yake tayi masa dry,Mom kam shuru tayi tana tunanin yadda za'a aurar mata da yarinyar da ƙarancin shekaru. Abba da Abbu ne suka fita suna tafe suna yin maganar auran da kuma yadda zai kasance nanda sati biyu masu zuwa,da wannan maganar Abbu ya shiga mota Yahaya drever ya jashi. Bilhas Dukkan inda yake tunanin ganin Meyrah yaje babu ita babu labarinta. haƙiƙa rashin ganinta ba ƙaramin tayar masa da hankali yayi ba. cikin wani sabon tashin hankalin ya dawo cikin Fadar ya shaida masa abinda yake faruwa. sabida tashin tsoro da fargaba yasa ya kasa faɗin komai sai kallon Lil prince da yake. wajan 20minutes Chiroma ya dawo hannunsa ɗauke da Zoben bilhas,yana zuwa yace. "ga zoben bari naje kawo sauran kayan" da sauri sarkin fada ya dakatar dashi da faɗin. "A'a hujja gudama ya isa ina tunanin sai a fara shirin naɗaka kawo zoben" cikin farin ciki Chiroma ya nufi wajan da kujerar karagar da sauri sarkin fada yace "stop it's fake ring... THE NEW EMIR *BY* *NIMCYLUV* *69-70* *NOT EDITED* Da sauri Chiroma ya ɗago kansa da zallar mamakin yadda zoben ya zama fake,bayan yana tabbacin wannan shine asalin zoben da ake takama dashi a gidan sarautar,zoben da ko wanne sarki yake fata da kuma burin ganin ya samesa domin shine zai maka damar samun kujerar mulkin,tabbas idan akace wannan zoben fake ne babu shakka shima Mai martaba Khalida tsuhun sarki shime kawai an naɗashi ne kawai amma ba'a tabbatar da ingancin zoben ba,bare a ɗauki mataki akai. idan har wannan ring ɗin fake ne abin tambayar a nan shine ina Real ring ɗin yake?ina ya shiga?. ko kuma Meyrah ta yaudaresa ne bawai na gskyr ta bashi ba? kai hakanma bamai yiwuwa bane dole tabbas wannan shine ring ɗin da ake buƙata,kuma ya zamana dole a ɗurashi kan karagar mulki shima ya fara gudunar da kalan nashi tsagwaran zaluncin mulki wanda ya buɗi idanu yaga tsuhun Sarki Khalid wazeer bilhas ya nayi. Mai martaba kam wani shu'umin murmushi ya saki wanda shine kaɗai yasan ma'anarsa,cikin dakiya da rashin nuna jin daɗinsa ya miƙe tsaye tare dayin waje. yana fita harabar Masarautar ya zaro wayarsa a cikin aljihu ya dailing wata number ringing biyu akai picking call,cikin ƙasa da murya ya fara magana yana magana yana tafiya zuwa sashin lambun daya daɗe bai shiga ba. babu inda ya tsaya sai ƙasan bishiyar fasadabir cikin zallar makirci yace. "Na fahimci Saifudeen ba shine matsalarmu ba,daman ance makashinka yana tare dakai,a kullum a kuma koda yaushe nunamin yake yana sona bai damu da mulki ba,dalilin hakan yasa na bashi yarda fiye dasu Galadima,Waziri,Tiraki,sai gashi shida nayarda dashi shine yaymin zagwan ƙasa,ina son duk yadda za'ai kada ka kuskura ya samu damar dazai hau wannan kujerar mulkin tabbas idan yahau zai jawa kansa masifa wacce bai taɓa sanin da akwai irinta a wannan duniyar nan ba" yakai ƙarshen maganar yana sauke idanunsa akan wani tudun ƙasa,ci gaba da tafiya yayi harya tsaya kan ƙasar da haka kurum yaji hankalinsa bai ƙwanta da wajan ba. daga can ɓangaren boka Gilmas yay dry mai yawan gske wacce take fidda wani sauti mara daɗin gaske,tabbas wannan ranar yake jin tsoron zuwanta ranar daya san babu wani sauran raguwar wani abu da Chiroma zai ya daɗe yana son fahimtar da Mai martaba wannan abun amma ya gagara fahimta ko kaɗan,amma gashi yau da kansa ya fahimci abinda yake faruwa tsakaninsa da Chiroma,yau ɓoyayyan sirrin da yake ɓoye ya tuna kansa ba tare da wani tsananin bin cike ko kuma tada hankali ba. a karo na biyu ya ƙara ware hangamemen bakinsa ya ƙwarara wani uban ihun daya haddasa fitowar Dauwas daga cikin wani surƙoƙin ɗaki. gaba ɗaya yankin ya ɗauki sautin ƙatuwar muryarsa wacce take fidda sauti mara daɗin ji. dukkan ɗakin girgiza yake har wani ɗan ƙaramin haƙine ke fitowa daga cikin bakinsa. lkcn kaɗan wani surƙomemen baƙin aljani mai kawona wajan biyar ya bai yana gaban boka Gilmas,banda huci da kumbura hanci babu abinda aljanin yake. sai dalalo da dugun harshensa waje yake yayinda wani baƙin yawo ke biyo bayan harshen nasa,dukkan yadda kakai kaga inda tsayinsa ya tsaya ka faɗi ƙarya,shi kansa Dauwas saida ya firgita da ganin wannan mummunar halittar mara fasali. tsaigai tawa yayi da dry kana ya shiga faɗin wasu kalmomin siddabaru haɗi dana tsafi,wani jan ruwa ya ɗauko ya zuba a wata ƙwarya kana ya yafa wani baƙin ƙyalle nan take kujerar masarautar bilhas ta bai yana cikin ƙwarya,sai haske take tamkar yanzu aka gama ƙerata. haka ya dinga tsubbace-tsubbacensa daga ƙarshe ya daki kan aljanin tare da faɗin. "Tashi wannan aikin na kane kaine kaɗai zaka iya,ina son ka zama aljanin dukkan wanda ya kuskura yahau wannan ƙawataccen kujerar muddin ba Magajin Mai martaba ne,idan kasa wani abu ya gagareka ko kuma kayimin kuskure cikin aikina babu shakka nine ajalinka kasan kuma zan iya,dukkan abinda kake buƙata an baka saida kashanye jinin jarirai guda 10 kafin ka amince da hakan maza jeka" wata girgiza Aljanin yay sai gashi ya ƙwala wani ihu tare da ware fuka-fuskansa ya ƙara wata girgizar a karo na biyu,ɓat ya ɓace daga wajan. wata dry Boka gilmas yay kafin ya daki ruwan dake cikin ƙwaryar saiga Aljani Gumfak akan kujerar mulkin garin bilhas.. Wani murmushin gefe baki Mai martaba Khalid tsuhun sarkin bilhas ya saki tare da sakin wata dry a lkc guda,gyara tsaiwarsa yay lkcn da yaji boka na faɗin. "Duk wanda ya sake yahau wannan kujerar saidai uwarsa ta haifi wani badai shi ba,dan haka ka ƙwantar da hankalinka dole ne magaji yahau wannan kujerar mulkin dole ne ya gudanar da mulki kamar yadda kaima kayi babu shakka Magaji zai zama sarki" Cikin farin ciki da kuma jin daɗin Mai martaba ya kashe wayar ba tare daya kuma cewa komai ba,lambun ya shiga ƙarewa kallo kamar mai neman wani abu kamar ance kalli gefenka yana juyawa yay tozali da. a can fada kowa cikin son kawar da abinda yake ransa,ya saki murmushi tare da kallon sarkin fada yace. "fake ring? but how can that happen? bayan ga tambarin masarauta nan ajikin zoben kuma idan fake ne babu yadda za'ai aga zanan tambarin masarautar a jiki" kallonsa sarkin fada yay tare da sakin murmushi yace. "congrat Chiroma am just joking is not take ring is real finally are the Emir of Masarautar bilhas" wata wahalalliyar ajjiyar zuciya Chiroma ya saki tare da faɗaɗa fuskarshi da murmushi,daman ya sani da wahala ya zama jabo yana da tabbacin akan zoben da kuma wanda ya bashi zaben,cikin jin daɗi da kuma tsananin farin ciki ya isa inda haɗaɗɗiyar kujerar mulkin take ajjiye,gaba ɗaya mutanan wajan suka miƙe tsaye domin girmamawa,cikin issar daya keji tazo masa ya nufi zama akan kujerar runtsa idanunsa yay tare sa sakin ƴar ƙamar ƙara sabida abinda yaji wani irin.. Cikin jin daɗi Mai martaba ya nufi wajan daya hangi wani lafiyayyen nunannan fasadabir daya faɗo ƙasa sabida tsananin nunar da yayi,wajan ya ƙarasa tare da sanya hannu ya ɗauki fasadabir tare da nufar hanyar fita,yana fita harabar masarautar yanu wajan wani fanfu dake kusan masallacin bilhas,wankewa yayi kana ya juya ya nufi fada cikin tafiyar issarshi wacce take tare dashi duk da cewa mulkin ya riga ya tafi. yana zuwa cikin fadar yaga gaba ɗaya an miƙe tsaye dan haka bai nuna alamun wani abuba shima ya tsaya domin ganin abinda zai faro dan yana da tabbacin a yau Chiroma saidai wani bashi ba. Tun kafin ya zauna akan kujerar wani zazzafan zafi da huci ya daki jikinsa,ga kuma wani abu tamkar allurar da yaji sun dira cikin tsakiyar kansa. cikin fitar hayyaci da kuma tsananin azabar daya keji ya matsa daga kusan kujerar wacce bai riga ya zauna ba,a ƙasan lafiyayyiyar daddumar dake shimfiɗe a fadar ya faɗi ya zauna yana maida numfashi. cikin takaici da kuma baƙin cikin abinda ya sameshi ya ɗaga jajayen idanunsa ya sauke a fuskar Mai martaba Khalid,wani murmushi Mai martaba yayi tare da ɗauke idanunsa daga gareshi ya kalli Lil prince wanda yake tsaye ya harɗe hannayensa. a zahiri idan kaganshi zaka ɗauka hankalinsa yana ga abinda yake faruwa a cikin fadar ne,amma a cikin zuciyarsa tsananin damuwa da kuma zallar tunanine yay masa yawa,a yanzu bawai mulkin yake buƙata ba gaba ɗaya tunaninsa yana ga yadda zai ya samu farin cikinsa Zarina. a wannan karan ita kawai yake muradi da kuma fatan gani,sosai zuciyarsa ta azabtu da rashin ganinta. saukar muryar sarkin fada ce ta sanya saki numfashi tare da ɗaga idanunsa ya kalli sarkin fada. hakan da yayne ya tabbatarwa sarkin fada cewa lil prince baiji abinda yace ba,cikin farin ciki Mai martaba ya mai²ta abinda sarkin fada ya faɗi ta hanyar faɗin. "Magaji matso kusa lkcnka yayi a wannan karan ababu abinda zai hana ka zama sarkin bilhas.. *_Kogi_* Hannu tasa ta murɗa handle ɗin ƙofar tare da buɗewa ta fito daga cikin bathroom ɗin,a kasalance kuma a sanyaye ta ƙarasa gaban dressing mirrow inda kayan shafanta yake ajjiye. stool ta jawo ta zauna kana ta ƙurawa makeken mirrow'n dake manne a bango ɗakin,wasu zafaffun hawaye masu zafin gaske ne suka zamu nasarar fita daga cikin idanunta,wayarta dake side ɗin mirrow'nce ta ɗauki ƙara alamar kira ya shigo,a hankali ta miƙa hannunta tare da ɗaukan wayar idanunta ta lumshe hakan ya ƙara bawa hawayen da manne cikin ƙwayar idanunta damar gangarowa,a jin wani sabon kiran ya shigone ya sanya ta ware manyan idanunta wanda suka ƙanƙance sabida yawan kukan da take da kuma zallar tunanin rashin mafita akan lukutar masifar dake shirin tunkarota,sam koda wasa bata taɓa tunanin cewa maganar da Abba ya faɗa na cewar zai mata aure da gaske ba,tayaya zataiwa Aljaninta kishiya a cikin zuciyarta?bata jin koda wasa zata iya zaman aure da waninsa,shi kaɗai take muradi da kuma fatan kasan cewa dashi,kasan cewa kuma irinta har abada ɗinnan, babu abinda zuciyarta ke muradi sama dashi a wannan lkcn,sosai kunnuwanta keson jin daddaɗar muryarsa,idanunta na ƙwaɗai tuwa dason ganin ƙyaƙƙyawar fuskarsa mai cike da gwarjini da kuma haiba,babu abinda gangar jikinta ke murada sama dajin ɗumin jikinsa,sosai sonsa da kuma zallar qaunarsa keson zautar da tunaninta,ba tajin komai haka kuma bata ganin komai sai tsaftatacciyar soyayyarsa wacce a kullum take ƙara yawan a cikin zuciyarta. a hankali ta janye idanunta daga kan makeken screen ɗin wayarta,wayar wacce ta kasan ƙirar iphone11 max pro ita ta ajjiye akan dressing mirrow. cikin kasalan data gama zama a jikinta ta ɗauki wata lafiyayyan body lotion na carrot cikin nutsuwa ta fara shafa man a saman soft fresh skin ɗinta,sosai ta shafe ko'ina na jikinta,cikin ƙaramin lkcn skin ɗinta ya fara sharning musamman santala-santalan cinyoyinta. bayan ta kammalane ta ɗauki body spray ta fesa a saman fatar jikinta,cikin nutsuwa ta miƙe ta nufi wajan wardrobe wata lafiyayyiyar arabian abayar ta ɗauka tare da vail ɗinta. bayan ta kammala sanya unders ta zura abayar a jikinta tare da rolling kanta da vail ɗin abayar hakan ta haddasa bai yanar long hair ɗinta wanda yake ƙwance har bayanta. ɗan ya mutsa fuska tayi tare da sanya hannu ta danne saitin zuciyarta haɗi da murzawa kaɗan,cikin siririyar muryarta wacce take fita a hankali ta ware laɓɓanta tace. "Ya rabbi ka baiyarmin abinda yake alkairi a gareni,ubangiji ka bai yanamin aljanina koda shiɗin da gaske aljanina ba mutum ba,ina sonsa a yadda yake na kuma amincewa rayuwa dashi a duk yadda na sameshi,wannan aure idan shine silar yayewar damuwata Allah kabani ikon jure hakan,amma nasan dukkan wanda na aura bazai taɓa jin daɗin zama dani ba,bazan iya bashi kulawar daya dace ba amatsayinta na mijina ba,Ya see this innonce Zarina helf her ya rabbi" lumshe idanunta ta kumayi kana ta waresu a karo na wajan biyar kenan taji wayarta ta fara ringing,bedroom flat shoe ta sanya a ƙafarta tare da sanya hannu ta ɗauki wayar ganin sunan Mom na yawo saman screen ɗin ya sanya tayi pic tare da ƙwaɓe fuska. gyara zama Mom tayi jin tayi picking call ɗin ta kalli Sufyan dake gefenta tace. "my luv you have a guest tun ɗazu ya kira wayanki baki picking ba,kiyi sauri ki fito haka" Zarina ji tayi gabanta ya faɗi zare wayar tayi daga kunnanta tare dabin wayar da idanu,cikin rashin fahimtar zancen na Mom ta riƙe wayar tare da nufar hanyar babban parlour. a zaune ta samesu suna kallon wani tafsir a tashar sunna t.v, tsawaya tayi ba tare da tayi magana ba,su duka kallonta suke musamman Mom ganin yadda ta rame idanunta suka ɗan fito sai fari data ƙarayi tamkar jini zai fito a jikinta. kasa cewa komai Mom tayi saima miƙewa da tayi ta nufi part ɗinta,sam ba zata iya jure ganin halinda autarta ta take ciki ba,sosai take jin matsanancin tausayinta. Sufyanne yay ƙoƙarin faɗin. "yana parlour'n baƙi yana jiranki can" lumshe idanunta tayi tare da saurin ɗauke kanta tace. "yaya banso zuciyana ciwo please a barni bana da auran nan" wani tausayinta yaji ya kamasa hakan tasa yace mata "sorry sweet sisi sabida nema maki mafita akai hakan am sure idan kikai auren zaki daina tunanin gaimu domin nika a film ban taɓa ganin mafarki yazo ma mutum a haka ba,kawai kiyi addu'a everting will be fine dear" jikinta ta faɗa ta sakar masa kuka saida tayi mai isarta sannan ta zare jikinta ta daga nashi tare da goge idanuta ta nufi parlour'n,baki ɗauke da sallama wacce iya karta laɓɓanta a zaune ta sameshi akan sofa yasha shadda sai murmushi yake,kanta a sunkuye da kuma raguwar sanyin jikin daya rage mata ta nemi waje can nesa dashi ta zauna. yanayinta ba ƙaramin birgesa yayi ba,cikin son janyota da shira yace. "beauty ykk na sameki lpa?" kaita jinjina masa tare da saurin tanne lips ɗinta sabida yadda taji zuciyarta nayi mata wani breating. da ƙyar ta samu ta gai dashi haka ya dinga janta da surutu bata cewa komai sai uhmm ko ɗaga kai domin ko full face ɗinta ba,numfashi ya sauke tare da miƙewa tsaye yazu inda take zaune ɗan durƙoshewa yay gabanta tare da sanya duka hannayensa ya tallafo haɓarta. lumshe idanu yay sabida tuzali da beauty full face ɗinta da yayi cikin sanyin murya yace. "will you marry please beauty i love you so soo much.. *_Bilhas-* Sarkin fada ne ya bawa Lil prince umarnin zama akan kujerar karagar,yana ƙoƙarin zama sukaji an fara tafi a bayansu gaba suka juyo da kallonsu zuwa ƙofa da sauri Mai martaba khalid ya miƙe tsaye domin wanda ya gani ba ƙaramin bashi mamaki yay ba,yana ƙyautata zonta wannan bashi bane sai dai kurwarsa. Galadima ne yay dauriyar faɗin "wanene kai mene kakeso da zaka katsewa mutane daga abinda suke". Murmushi daddijon mutumin yay kana yace. "a lkcn da zalunci yaga gsky a kuma lkcn da duhu yaga haske a wannan lkcn gaba ɗaya tunanin mutum goshewa yake dan haka nai maka uzurin rashin ganene da kayi dan nasan ruɗewa ce ta sanya hakan,amma idan kai baka ganene niba ai nasan Khalid wazeee bilhas bazai taɓa manta fuskata ba haka ne?" innalillahi gaba ɗaya jikin Mai martaba Khalid ne ya ɗauki rawa dan yana tabbacin zuwa yanzu tabbas mutumin da yake tunanine bawai kurwaraa bace. murmushi Waziri yay mai cike da jin daɗi yace. "bawan Allah meke tafe dakai har haka baka ganin ɗanin sarauta za'ai?" gyara tsaiwarsa mutumin yay cikin fara'ar data zama jikinsa yace. "wacce sarautar wanene ya gaji sarautar da za'a naɗashi?" cikin rashin fahimta sarkin fada yace. "Malam meke tafe dakai ne haka?" kallon sarkin fada yayi yace. "nazo kawo wanda ya dace da kujerar mulkin masarautar bilhas,gsky ce ta dawo yayinda ƙarya zata tattara kayanta tabar wannan wajan ba tare da an kureta ba,Nayjeb bashi shine ya dace daya zama sarki ba,domin a wannan karan wanda ya gaji sarauta gaba da bayanta shine yazo amsar abarsa" ruɗani kenan gaba ɗaya wajan sun gama ruɗewa da zancen mutumin yayinda Lil prince ya zare idanunsa tare da faɗin. "Malam banson surutun banza shin har aƙwai wanda ya dace ya gaji wannan kujerar bayanni?" dry mutumin yayi yace "ƙwarai da gaske ya fika komai hankali,nutsuwa,ilimi,tausayi,jinƙai,haiba,ƙwarjini ya dawo karɓar kujerar gadonsa a lkcn da bai son cewa shiɗin jinin sarauta bane,ya dawo a lkcm daya dace ya ɗauki fansaaa" ya ƙare maganar yana kallon Mai martaba,cikin rashin fahimta Lil prince yace. "shirmen banza idan har bai san ya haɗa jini da sarauta ba tayaya kuma zai zama sarkin bilhas bayan bashi da wata alaƙa da masarautar,shin wai akanwa kake magana?" wani banzan kallo mutumin ya watsawa lil prince kana yace. "Sweetheart come in" tun kafin ya shigo wani sihirhitaccen ƙamshi mai tafiya da tunanin mutum ya cika cikin fadar yayinda wata ƙyaƙƙyawar iska ta fara kaɗawa,wata iskace mai ƙarfi ta fara kaɗawa yayinda garin yay dubu alamun tabbas hadarin dake ƙasane yake yunƙorin zubda ruwa. sosai yanayin garin yay daɗi iskar kuma ta fara ratsa jikin mutuane zuwa cikin hancinsu,yayinda take tahowa da ƙamshin furannin dake masarautar. a kasalance ya lumshe daradaran fitinannun idanunsa wanda suke farar tas har wani ruwa suke kawowa sabida haske,yanayin iskar yay dai² da yadda sumar ƙasan wuyansa dake kaɗawa a hankali,cikin nutsuwa haɗi isa da izzar data gama zama a jinin jikinsa yake tafiya harya ƙarasu cikin fadar,cikin kaɗuwa da kuma zallar tashin hankali wanda suka gani gaba ɗaya suka haɗa baki wajan faɗin... IS FOR SALE NOT FREE 08119237616 *Wed/Aprl/7* *9:30pm* *71-72* THE BEAUTIFUL PAGE THE AMEZING CHAPTER A WONDERFUL EPISODE🌚 MALEEK!! wani ƙawataccen murmushi mutumin yay wanda ya bai yanar da zallar farin cikin da yake ciki,babu shakka a yau yazu masu da abu mafi farin ciki a yayinda wasu kuma yake abu mafi muni cikin rayuwarsu,tabbas bai yanarsa babbar nasarace ita kuma take nuni da cewa dukkan wata taƙaddama da ake akan kujerar mulkin yazu ƙarshe,basu taɓa wane shiba ko kuma mene matsayinsa,tsoro wani abunne kaɗai zai sanya suce sun manta matsayinsa,wanda a yanzu shima tsoron yakau domin wanda ake dominsa ya zama tahiri. hannu ya sanya ya sharce zufar dake neman jiƙa masa kayan dake sanye a jikinsa,yayinda wani jiri ke neman ɗibansa ba tare daya shirya hakanma,har yanzu gani yake abu tamkar a mafarki,mafarkinma irinna shirme da shiririta,ƙara murza ƙwayan idanunsa yayi domin tabbatarwa kansa abinda yake gani a gabansa. tashin hankali tabbas da ace mutum na iya sauya yau ta koma jibi ko kuma ya sauya jibi ta koma gata babu shakka da yayi hakan kodan samun cikar burinsa,amma ina banda Allah babu mai yin haka,wannan hukuncin lillahi wahidul qahhar ne. lallai shine bashi da wani babbanci da photocopy ɗinsa,mekennan hakan?kenan ya kashe majine ba tare daya sare kansa ba?shin ya cire shukane ba tare daya cire nijiyar dake ƙasan shukar ba?koko ya manta da cewa shuka bata taɓa yiwowa saida iri shi yake da ƙoƙarin yaga tasa shukar ta fidda tsuro. wannan wanne irin gagarimin artaban masiface keman zuwar masa ba tare daya shiryata ba. jikinsa dake rawa ya kama ya riƙe a ƙoƙarinsa nason daina shi rawan. a karo na biyu ya ƙara ɗaga kansa ya kalli MALEEK wanda ke tsaye yana ɗan juya ƙwayar idanunsa wa al'umar wajan. da sauri ya janye idanunsa sabida ganin MALEEK ɗin da yayi tamkar zanan SUDAIS SUFRAK WAZEER BILHAS. Mutanan Fadar kam kowa ya kasa ƙwaƙƙwaran motsi sabida ƙaɗuwa da kuma ganin abin al-ajabi,yayinda Lil prince ya zubawa Maleek ɗin idanu sabida ganin cikar hallitarsa,kyau,zati,haiba,ƙwarjini,da kuma zallar annorin daya haske fuskarsa,duk da dry ba ɗabi'arsa bace amma yadda fuskarshi ke haske saika ɗauka murmushi yake,musamman yadda beauty point ɗinsa ke lumawa sabida mutsawar fuskarsa. Gyara tsaiwa mutumin yay tare da kallon Maleek sai kuma yay murmushi,ɗauke idanunsa yayi kana ya ɗan tafa hannayensa yace. "Oska" wani ƙatun mutum ne ya shigo kana ganinsa kasan shiɗin ba rainon nan bane,hannu ya miƙa masa yace. "bani fake face ɗinan" babu musu Oska ya miƙa masa fuskar dake hannunsa,amsa yayi tare da ƙarasawa inda Maleek yake a tsaye yana zuwa ya saida fuska a dai-dai tasa fuskar ya saka masa,tabba wanda baya wajan yabar kallo. nan take fuskar SAIFUDEEN BILYAM ta bai yana. cikin wani sabon tashin hankalin daya shiga Mai martaba,yaci gaba da ƙarewa Saifudeen kallo,cikin rikicewa haɗi da daburcewa yace. "Captain Saifudeen how zai zama Maleek,wannan maganar aƙwai munafurci a cikinta,kuma bayan kowa yasan cewa Maleek he is no more shine za kaje kayi wani siddabarun naka kazo kace wannan Maleek ne sabida kana son ka mallaki kujerar bilhas ko?" sai a lkcn Saifudeen wanda yake matsayin Maleek ya ɗaga gajiyayyun idanunsa ya sauke akan fuskar Mai martaba tare da kafeshi da idanunsa masu kaifin gaske. da sauri Mai martaba ya janye idanunsa sabida wani mugun ƙwarjininsa daya dirar masa,Sarkin fada ne ya kada baki yace. "a saninmu dai Saifudeen yazo masarautarnan sabida ya bawa Mai martaba tsaro ya kuma kula da shige da fice na wannan masarautar amma yayane zai zama sarki a masarautar bilhas bayan bashi da wani alaƙa da ita?" gyara tsaiwa mutumin yay kana ya bawa Oska umarnin ya cirewa Saifudeen rigar jikinsa. dan sauri Saifu ya ɗago kansa ya kalleshi sai kuma ya shagwabe fuska cikin wata tautashasshiyar murya mai sauti da amo da kuma daɗin saurare yace. "My love" jijjina kai mutumin yay ba tare daya tanka Saifu ba,hakan ya tabbatarwa da Saifu ba shawararsa yake nema ba wannan umarnine,manyan wayoyinsa masu ƙirar iphone 12 max pro,ya miƙawa Oska ya amsa ya zuba a jikin aljihunsa,kana ya ware hannayensa tare da ɗagasu sama kaɗan. Cikin nutsuwa Oska ya fara ɓalle ma ɓalli rigar jikinsa kana ya fara ƙoƙarin zare masa rigar zuwa sama,shidai yana tsaye kamar sitatue komai masa ya kunce yayinsa zuciyaraa keyi masa tsalle tamkar zata faso waje haka ya keji,abubuwa da yawan gske ne suka haɗe masa a wannan karon,banda kallon mutumin daya kira da my love babu abinda yake. abinda ya keso ya fahimta shine shin mayafin masa jinin sarautane bai taɓa sani ba sai yanzu?all this da yake faruwa na mene?meye haɗinsa da wata sarauta a bar da bai taɓa sha'awa ba koda wasa,bayan yana kallon yadda shuwagabannin sukewa talakawansu,shin dama wannan dalilin ya sanyashi dawowa yau ba tare daya sani ba. numfashi ya fesar mai zafin gaske lkcn da yaji an cire masa rigar jikinsa ya rage daga shi sai marar singlet wacce ta kama jikinsa,hakan ya bai yanar da ƙwantaccen baƙin gashin dake ƙirjinsa wanda yake ƙwance lub lub dashi. ware manyan idanunsa wanda suke a lumshe yay sabida jin an taɓa hannunsa,idanun sane ya saukan akan Lil prince wanda yake tsaye gabansa yana taɓa guron dake damtsen Saifu. "wannan kaɗai ya isa ya tabbatar maku da waye shi domin kowa yasan babu yadda za'ai guron masarautar bilhas hannun Saifu,ku cire duk wani tunani dake son ruɗa maku ƙwaƙwalwa dan haka Maleek jinin bilhas ne kun gane" Waziri ne ya gyara tsaiwa wanda tun ɗazu baice komai ba,sai idanu daya zubawa Saifu yana ayana abubuwa masu yawan gaske cikin ransa. cikin nutsuwa yace. "Ba wannan muke da muƙatar jiba,yaya akai Saifu yazo masarautar bilhas da niyar kula da Mai martaba ba tare daya san koshi wanene ba?sannan gaba ɗayanmu kowa yasan cewa Maleek baya raye mene shaidar da zai tabbatar mana da cewa shiɗin jinin bilhas ne kamar yadda ka faɗa?" Numfashi Lil prince ya sauke shi gaba ɗaya tunaninsa yaya akai Saifu ya tsallake tarkon daya haɗa masa?lallai a wannan masarautar aƙwai masu yi masa zagwan ƙasa banda haka tayayane Saifu zai tsallake wannan lukatar masifar daya sanya shi? Gefe guda kuma Saifu ne ya yage fake face ɗin da aka sanya masa ya koma Maleek ɗinsa zam,a hankali yake tafiya harya ƙarasa gaban mutumin daya kira da sunan my love,lumshe idanunsa yay sabida wani bugun gaske da yaji zuciyarsa tayi masa,a wannan lkcn itace ta faɗu masa domin daman duk wani numfashi da yake fitarwa baya fita saida tunaninta. ware idanun nasa yay tare da watsasu akan fuskar Mutumin cikin wata sabuwar murya wacce ta bai yana kanta a yanzu yace. "why all this happen?kasani cikin juyayi ka hautsinamin tunina dan ALLAH ka gayamin waneni?nasan bana da mahaifin daya huce kai,kaine mahaɗin rayuwata kaine mutumin dana buɗi ido dashi,haka kuma kaine farin cikina kaine komai na Maleek,amma yanzu mene ya sanya kake haɗani da abinda ban haɗa jini dashi ba,bayan kaima nasan baka haɗa jini dashi ba,ka sani abubuwa da yawa wanda kawai yinsu nake ba tare dana san dalilin hakan ba,na aiwatar da dukkan wani umarninka sabida nayi maka biyayya duk mene ya sanya kayimin hakan,ka sanya nayi aiki da banawa ba,ban taɓa sanin yaya ake riƙe wata aba bindiga ba sai daka sanyani,ina tsaka dayin tiater a asibiti kace na shirya domin zuwa garin bilhas kuma cikin masarautar,kasa na sauya sunan da banawa sai nayi da gaske nake gane cewa dani ake magana sabida nayi amfani da sunan da yake ba mallakina ba,duk hakan na menene?" Tafiya Abbu ya fara harya isa gaban ƙawatacciyar kujerar mulkin da ake taƙaddama a kanta,cikin ɗaga murya yace. "Sabida ƙwato maka ƴan cikinka,nayi hakanne kuma sabida ka tsira da ranka,sabida nayi imani da Allah dukkan wanda ya kashe ahalinka da zarar yasan kana raye kaima sai yabi diddiginka yaga bayanka,nayi hakanne sabida ka kai lkcn da zaka ɗauki fansar jinin iyayenka,nayi hakane kuma sabida ka girma ka zama sarki kamar yadda mahaifinka yayi dukkan abinda kaga nayi wanda kake ganin ba dai-dai ba gaba ɗaya nayi shine sabida dakai MALEEK!!" ya ƙare maganar yana ɗaga murya,cikin toshewar ƙwaƙwalwa da kuma juyayin daya shiga ya fara girgiza kansa tare dayin baya,cikin takoshewar murya yace. "No!! Abbu kada ka gayamin cewa bakai ne mahaifina ba,kada ka rusamin farin cikin da nake ciki idan ina tare dakai,kada kace zaka raba zuƙatanmu ta hanyar faɗin wata kalma wacce zatai dai-dai da bugawar zuciyata,na roƙeka Abbu koda abinda zaka faɗa gsky ne kada ka faɗeshi bana buƙatar komai sai kai dan Allah kazo mu koma inda muka fito please" kansa ya kisa a wuyan Abbu a kuma dai-dai lkcn wace zafaffun hawaye suka shiga fita ta cikin idanunta,yayi hakanne kuma sabida kada jama'ar wajan suga rauninsa akan Abbun nasa. wani murmushin takaici Abbu yay cikin ƙasa da murya yace. "am so sorry sweetheart banyi hakan dan nai hurtting ɗinka ba,amma ya zama dole na faɗi abinda yake ɓoye na tsawon shekaru masu yawan gaske,kayimin afuwa amma dole ne susan sun kashe macijine ba tare dasun sare kansa ba" Galadima ne yay gyaran murya yace. "itafa kujera bata jira saidai a jirata idan baku da wata hujja muna iya ɗura Lil prince domin shine ɗan gado gaba da baya kuma..." da sauri Lil prince ya katseshi ta hanyar faɗin. "ohhh koda wata shaida ya bayar ai babu wani wanda ya dace da wannan kujerar saini domin nine magajin wanda yay murabus akan kujerar dan haka bamu buƙatar jin wannan ƙanzon kuregen kun gane" Dariya Abbu yayi yace. "a yanzu zan faɗa maku hawaye Maleek da kuma yadda akai ya zama magajin wannan kujerar da asalin labarin shine.. *_Kogi_* kasa ce masa komai tayi sai jajayen idanunta da suke ɗigar ruwa ta zuba masa,duk yadda taso ta ware laɓɓanta domin ta faɗa masa wata maganar kasawa tayi. hannunsa ya janye daga jikin fuskarta cikin farin ciki yace. "i'm happy sosai nai farin ciki wannan shurun naki ya tabbatarmin kin amsheni matsayin mijinki nanda sati biyu masu zuwa,nagode Allah ni Yusuf dana samu wannan beauty gril ɗin matsayin matar aure thank you" ɗan ware manyan idanunta tayi tare da juyashi a saman fuskarsa wacce sai lkcn da samu damar ganinta. sosai yake da kyau dukkan abinda wata ƴar mace zata buƙata wajan ɗa namiji yana dashi amma yaya zatai?zuciyarta ta riga data bawa wani tuntuni bata jin zata iya yi masa kishi domin hakan kamar cin amana tayi. janye idanunta tayi daga kansa,daimond ring ɗin hannunta ta shiga murza wanda ƙwana biyu yay ɗan duhu amma yau cikin ikon Allah sai haske yake. miƙewa yay yace. "beauty zan tafi sai gani na biyu wanda daga shi kuma saidai ki ganni as ur husband" samun kanta tayi ta jinjina kai cikin shauƙinta da ƙaunarta ya fice daga cikin parlour'n. hawayen da take ta maƙalewa tun ɗazu suka samu damar sauka cikin idanunta. lallai idan ba mutuwa yay ba to ba'a gama jarabtarsa da wasu abubuwan ba,ita dai wannan abubuwan da suke faruwa sunyiwa tunanin yawa sun girmi brain ɗinta,shin yaya zatai da soyayyarsa wacce tayi mata muguwar kamo tun ƙuruciyarta. ta amince koda soyayyarsa itace ajalinsa bazata taɓa haɗashi da wani a kuma zuciya ɗaya ba. a kasalance ta miƙe ta nufi hanyar babban parlour nanta tarar da Abba shida Mom suna duba wasu saitin kayan ɗaki a cikin waya da alama kuma odersu za suyi,ba tare data kulasu ba ta nufi bedroom ɗinta kai tsaye kan bed ta faɗa tare da zame vail ɗin da tayi rolling kanta dashi. hannunta ta rungume a ƙirji ta soma shassheƙar kuka. sosai tayi kuka mai tsuma zuciya a haka wani wahalallan bacci ya ɗauketa. a can parlour kuma Mom ce ta kalli Abba tace. "a tunanina ba wannan hanyar ya kamata kabi ba,zaifi kyau abar yarinyar nan ta auri wanda takeso" kallonta yayi yace."ohh kema shashancin nata za kibi?wanda takeso nasan ba zata sameshi ba,da alama aljanu suka buɗe mata idanu banda haka ba tayaya mutum dan yay mafarki da wani zaice shiya keso,nafa masa auri sati biyu nan da kwana uku xuwa biyar za'ai bikin shima Tupic ya fito da wacce ya keso gaba ɗaya zan haɗasu kima gaya mata aure ita da Yusuf babu fashi.. *_Bilhas_* Rana mafi muni da baƙin ciki ranar da dukkan wani dake cikin garin bilhas bazai manta da ita ba,wato ranar da aka wayi gari da mutuwar SARKI SUDAIS. a cikin daren da zasu riski ajalinsu naje tirakarsa domin yin wata muhimmiyar magana,bayan mungama ɗansa wanda bai huce shekara guda biyu da haihuwa ba ya maƙalemin duk yadda nasu yaje ga mahaifinsa ƙi yayi. hakan tasa Sarki Sudais yace naje dashi zuwa safiya a kawoshi,babu musu na ɗaukesa muka shige sashina. da farin ciki matata ta amshe ta haɗa da yaron wajanta. a tare muka ƙwanta gaba ɗaya asuba nayi Maleek ya tashi ya fara kukan Abbi Ummi,cikin sauri nai al'wala shima ya nuna yana so haka nayi masa na fita zuwa masallaci ba tare dana tafi dashi ba. tun kafin na isa masallaci naci karo da jama'ar masarautar sun cika harabar masarautar,da sauri na ƙarasa wajan mutanan nace lafiya. cikin kuka Galadima yace. "a daren jiya Sarki Sudais ya haɗu da ajalinsa shida matarsa tare da ɗansa Yarima Maleek" tashin hankali kenan wanda ba'a saka masa rana sabida tsabar tashi hankali kallonsa kawai nake ba tare da nace ƙala ba,banda sauke ajjiyar zuciya babu abinda nake,nidai kawai na jishine amma ban yarda da abinda yake faɗa ba,a wannan lkcn dan salla ta zama dole ne ya sanya naje masalaci na gabatar. ban tabbatar da abinba saida naganni tsaye a gaban gawar Sarki Sudais shida matarsa Omeshi sai kuma gawar ƙaramin yaro a tsakiya,sosai na shiga wani tashin hankalin sabida a sanina Yarima yana wajena ga kuma wata gawa dana gani. haka aka buga tambarin masarauta tare da shela cikin abinda baifi awa guda ba,garin bilhas ya ɗauki kuke-kuke mutane jama'a koda ina zuwa ake manyan mutane da kuma Sarakuna da gari daban-daban. haka akai masu wanka aka kaisu yaron kuma a cikin gida mata sukai masa shida mahaifiyarsa hakan tasa babu wanda ya gansa sai a cikin makara. a ranar da akai sadakar baƙwai a wannan ranar aka naɗa Mai martaba Khalid a matsayin sarki,Mai martaba Khalid kuma ya kasance wa ga mahaifin Sarki Sudais ma'ana yayane wajan Sufrak wanda suka haɗa uba,uwa kuma kowa da tasa. sosai nai mamakin yadda akai Mai martaba ya samu kayan ɗanin sarki domin babu wanda yasan inda yake sai Sarki Sudais. tunda wannan abun ya faro da idanuna banga Mai babban ɗaki ba,ashe itama da wata lukutar qaddararce ta sameta ta makanta. gaba ɗaya dai na rasa mene yakemin daɗi. a wannan daren rananne kuma kunnuwana suka jiyemin wata babbar magana wacce ta sanya na gigice cikin gaggawa naje na ɗauki Yarima Maleek na goyashi a cikin darenne kuma nabar masarautar bilhas. daga nan kuma ban sake sani mene yake faruwa ba,saidai a zuciyata na ɗauki niyar bawa Yarima kulawa da kuma gata haɗi ilimi bayan ya gama samun wananne kuma zam dawo dashi a matsayin garkuwar iyayensa wanda zai ɗaukar masu fansar abinda ya sanya nabar masarautar. sosai na shiga duniya da Yarima nayi dako nayi zubda shara haka kuma nayi aikatau duk danna kula da Yarima,ina ƙwana banci domin naga na inganta rayuwarsa. daga nan na sanyashi makaranta islamiya da buko,sosai yake karatu wanda ya bawa kowa mamaki. shakarunsa goma cif a duniya ya haddace al'kurani cikin farin ciki hukumar makarantar suka bashi kyautar kuɗi masu yawan gaske. haka na fara juya kuɗin ina business ubangiji kuma ya sanyamin albarka. shekara na dawowa na zama mai kuɗin gaske a kuma wannan shekarar jama'ar unguwa suka fara zargin Yarima shegena hakan tasa nai mana ticket muka koma Cameroon da zama. ƙwanci tashi Yarima ya girma ya zama cikakken likita mai zaman gaske ɓangaren Gani wato likitan mata. sosai ya zama mai kuɗin gaske harya takeni a kuɗi domin har dry yakemin yana ban iya business ba,na kanyi dry domin nasan duk kuɗin hanuna mallakin sane. Nasan kuna son kuji yaya akai Yarima Maleek yazo masarautar Bilhas a zummar soja? bayan barinmu daga bilhas wajan shekara biyu na dawo a wannan lkcn nayi ɓadda kama na gana da matata wacce ta kasance Jakadiya a wannan lkcn,ita kaɗai na gayawa dukkan abinda yake faruwa kuma na bata number wayata duk yadda tasu na tsaya naga ɗana ƙi nayi. A wata rana ina zaune a parlour ina duba wasu files naji kiran waya da sauri na ɗaga ciki mamaki dajin muryar matata. nan ta shaidamin cewa ka sanya a nema maka soja mai kula dakai,sosai nai farin ciki dajin hakan,babu ɓata lkcn naje wajan shugaban sojojin domin na sanshi aiki ya taɓa haɗamu a Cameroon,nan na bai yana masa ƙudirina da ƙyar ya amince,haka na amshi uniform da komai wanda zai nuna shaidar shi cikakken soja ne. Yarima yana cikin yiwa wata baiwar Allah aikin domin ciro mata baby na sanya a kiramin shi,saida ya gama aikin yazo yana zuwa na shaida masa buƙatata ba tare da tambaya ko kuma musu ba,ya amshi kayan gari na wayewa ya sanya kayan har airport nai masa rakiya domin zuwa bilhas. idan kun lura tun zuwansa bai taɓa sanya complt uniform ɗin ba,da yawan lkcn kuma idan kun kira sunansa bai fiya amsawa ba sabida yana jin wani iri kasan cewar sunan ba nasa bane. Maganar fake face kuma bayan na gama shirya komai na tafiya,na samu Oska na shaida masa komai sannan nace ya bani fuskar robar da zatai dai-dai data Yarima Maleek haka ya kawomin na bashi kuɗinsa. Tsagaitawa yay da maganar kana yay murmushi yace. "kun girgiza ko? hatta sanya Yarima Maleek a ɗakin duhu da kukai ina sane dashi duk da cewa shiɗin bai gayamin ba,ba kuyi mamakin yadda yake shiga wajan Mai babban ɗaki kai tsaye ba duk da matakan tsaron da yake sashin,dalilin shine wanda yake gadin wajan shine ɗana kuma a wannan lkcn ya riga ya gama sanin komai akan Maleek ɗin ya kukaji wannan bayanin?aƙwai wanda zai girgizako sai nan gama yanzu dai kamar yadda kukace kujera bata jira saidai a jirata toga Yarima Maleek nan yazu domin hawa kujerarsa ta gado" gaba ɗaya wajan yay shuru wasu kuma hawaye suke gogewa sabida mutuwar Sarki Sudais ta dawo masu sabuwa. Sarkin fadane ya numfasa yace. "Allah ya taimaki Sarki Sarakuna ɗan nagada gaba da baya Allah ya ƙara maka lafita da nisan ƙwana matsu a fara ɗani domin lkc naja" Yarima Maleek dake durƙoshe dafe da kansa yana sauke ajjiyar zuciya,yana jin abun tamkar a mafarki mai yasa rayuwa take masa haka ne?mai yasa qaddara take juyashi ne har haka?mene laifinsa da wannan mafisun suke bibiyar rayuwar mai mene ya sanya za'a ɗura masa mulkin da baya buƙata,mene ya sanya za'a ɗura masa nauyin jama'ar da mazai iya basu haƙƙinsu ba,tayaya zai san wani yaci ko bai ciba. shikam bazai iya sam baya so baya kuma muradin wannan kujerar ya hqr da ita. jajayen idanunsa ya ɗaga ya kalli Abbu cikin wata iriyar murya yace. "Abbuna banso bana buƙata" cikin sauri Abbu yace. "bakai kakeso ba,ita Sarautarce take sonka dan haka ko kanaso ko bakaso dolene ka zama Sarkin garin bilhas" jin abinda Abbun yace ya sanya ya miƙe tsaye jiki a sanyaye ya fara tafiya zuwa wajan kujerar,wani shu'umin murmushi Mai martaba yayi domin yasan babu yadda za'ai Maleek ya zauna a wannan kujerar ba tare da wani abu ya samesa ba,dan haka sam mai dabu da ɗanin nasa ba,dan yasan cewa Lil prince shine magajin wannan kujerar. a hankali Maleek ya ƙarasa inda kujerar take haka kawai yaji wata faɗuwar gaba tare da tsoran zama akan kujerar ya ɗarsu cikin ransa. wajan 5minutes yana tsaye shibai zauna ba haka kuma bai juya ba,numfashi mai ƙarfi ya sauke tare da lumshe idanunsa a kuma dai-dai lkcn ya samu nasarar zama akan kujerar. runtsa idanunsa yay da ƙarfin sabida abinda yaji,gaba ɗaya jikinsane ya fara rawa gargasar jikinsa ta mimmiƙe jijiyoyin kansa suka fito raɗa-raɗa azabar daya kejine ya sanya yay saurin.. NOT FREE IS FOR SALE 08119237616 *9/4/2021* *Friday* *7:44* *NIMCYLUV* *73-74* Faɗin "Ya salam" sai kuma ya ƙara runtsa idanunsa da ƙarfi fiye dana baya,yayinda ya kejin wani sanyi na ratsa saman fatar jikinsa zuwa cikin namansa jikinsa,baki yatsa ya datse teeths ɗinsa da suka ɗan soma ƙara suna bada wani ƙaramin sauti. wani irin girma yaji kansa yay masa tare dajin laɓɓansa sun masa nauyi fiye da ko wanne lkc,a hankali yaji nutsuwa na ratsa cikin zuciyarsa zuwa gangar jikinsa,wata izza da gadarace yaji ta saukar masa lkc guda har yana jin sam bazai iya buɗe idanunsa bare da buɗe bakinsa harya samu damar faɗin wani abu. dukkan yadda ya kejin kansa a wannan lkcn ya huce tunanin dukkan wanda yake wajan,sosai yake jin kansa yay masa girman gaske tamkar wanda aka ɗurawa dutsen dala. tabbas a wannan lkcn babu abinda yake tunani cikin ransa sai iyayensa,lallai ya tabbatar kuma ya amince Ubangijine kaɗai zai iya tsare bawansa a ko wanne hali,shine kaɗai zai bashi kulawa da kuma kariya,koda wasa kuma ko amafarki mai taɓa tunanin ya haɗa jinin da wata aba sarauta ba,bare harya saka ran zai sama sarki. Allah buwayi gagara misali kenan,maiyin komai a kuma lkcn dayaso,komai na rayuwa yana da iyaka kuma yana da ƙarshe kamar yadda ƙaddara take da nata lkc'n. qaddara ta juya rayuwar zuwa baƙin ciki,damuwa,takaici ta kuma sanyashi a halin daya san babu wani ɗan adam daya isa ya fiddashi sai Ubangijin daya nufa abin zai sameshi. rayuwa kenan kana taka Allah yana tashi kuma ta sane gsky,yasu ace koda sau ɗaya yaga fuskar iyayen nasa,yasu ace ya rayu dasu irin rayuwa ta har abada ɗinnan amma babu yadda zaiyi,zaita ƙoƙarin ganin ya nema masu gafarar Ubangiji. numfashi yaja a hankali kana kuma ya taune jajayen red lips ɗinsa. wacce hanya mahaifinsa yabi ya gudanar da mulkinsa har jama'a suke sonsa?tayaya ya iya sauke haƙƙin al'umar da suke kansa?shi sam bayajin zai iya wannan abun kula da al'umma wanda baka isa kasan adadinsu ba ƙaramar masifa bace. a zahirance sun haifeshi ne kawai amma a yanzu bashi da wani mahaifi kuma jigonsa sama da Abbunsa,shine komai masa haka kuma shine jin daɗinsa da kuma farin cikinsa a koda yaushe. a hankali kuma cikin nutsuwa ya fara ɗaga lashes ɗin da suke ƙwance samar idanunsa harya samu nasarar ware manyan idanunsa wanda sukai jaa har wani ruwa-ruwa suke sabida damuwar da yake ciki. kallonsa ya sauke zuwa ga Abbu,inda shima Abbun shi yake kallo aka samu sa'a suka haɗa idanun cikin son ƙarfafa masa quiwa ya jinjjina masa hannu tare dayi masa murmushi. ƙwaɓe fuska yay tare da langwaɓar dakai,tunawa da yay basu kaɗaine a wajan ba yay saurin dai-dai ta nutsuwarsa tare da haɗe ransa a dole bai son abinda ake ƙoƙarin ɗura masa nauyinsa. hakan ya ƙara masa kyau sabida wasu bai yanar manyan beauty points ɗinsa,a hankali ya sanya hannunsa ya shafi ƙwantaccen baƙin beard ɗin da yaywa ƙyaƙƙyawar fuskar ƙawanya. daimond ring ɗinsa ya zuba idanu ganin yana haske pouting lips ɗinsa yay sabida jin zuciyarsa ta buga da ƙarfi wanda yay dai-dai da buɗewar baƙinsa cikin ƙasa da murya yace. "My Rinaaa whare are you,i was looking for you but i can't found you" ya faɗa yana mai ƙara taune laɓɓansa wanda ya kejin sun ɗan jige sabida yawon bakinsa daya sauka kan lips ɗin. Sarkin fada,da sarkin sakar gida ne suka ƙarasu inda yake zaune suna zuwa suka fara ƙoƙarin sanya masa wata lafiyayyiyar alƙyabba. Mai martana Khalid mai murabus ne yace. "kafin ai ƙoƙarin ɗurashi bisa wannan kujerar yana da ƙyau shima ya kawo shaidun da zasu sanya ai masa wannan naɗin,kamar yadda aka buƙaci sauran suyi" "mene kakeci na baka na zuba yanzu nake ƙoƙarin kawo kayan sai kuma kayi saurin tarar numfashina" cewar Abbu wanda ya faɗa yana ɗan tafa hannayensa guda biyu nan take wasu mutane guda biyu suka shigo ɗaya mace ɗaya namiji,cikin sauri da kuma ɗaga murya haɗi da gigicewa Lil prince yace. "Meyrah!!" wani shu'umin murmushi tayi masa haɗe da juya ƙwayan idanunta akan fuskarsa,sosai yay farin cikin ganinta da sauri ya ƙarasu inda take tsaye yace. "Meyrah bani wannan ring ɗin ko mene kikeso zan maki amma ki bani wannan zoben shine farin cikina da kuma jin daɗina gsky am happy to see kin dawo akan lkcn kafin komai ya ƙaremin" far tayi da idanunta kana ta sanya hannu ta zaro zoben daga jikin hannunta kamar zata miƙa masa zoben sai kuma tayi saurin baya da hannunta. da mamaki ya kalleta tare da faɗin. "bani mana saiki faɗi kuɗin da kikeso na maki matsayin bansar zoben" dariya tayi kaɗan tace. "what the think ahaa kana tunanin na dawo ne sabida na baka zoben ai dana baka gwamma nayar a bola" baki ya saki yace. "amma mene ya saka hakan bayan kinsan wanene ni da kuma tarayyar dake tsakaninmu" tako ɗaya biyu tayi zuwa gabansa kana tace. "ba kayi tunanin yadda na shigo rayuwarka lkc guda ba,shin ba kayi tunanin yadda nasan komai a kanka ba?bakai tunanin yadda ina zuwa nace ina son wannan zoben ba? lallai ƙaramar ƙwaƙwalwa gareka da kuma ƙarancin tunani,nai mamaki yadda koda wasa baka taɓa tuhuma ta da wani abunba,sannan bakai tunanin tunda muke ban taɓa yadda ka kusancan ba? na baka dama a wannan karan ka tambayi dalili" gaba ɗaya launin idanun sane suka sauya kala wani sabon tashin hankali ya ƙara shigarsa ga kuma baƙin cikin rashin kujerar daya daɗe yana muradi da kuma son mallakarta. tun yana ƙarami aka sanya masa son mulki cikin zuciyarsa. cikin wata iriyar murya wacce take nuna zallar damuwar da yake ciki yace. "why mene ya sanya kika aikata hakan wacece ke?" "I'm Senat's sister!!" da sauri yay baya tare da sanya hannu ya dafe kansa sabida da sara masa da yaji yayi lkc guda. cikin ruɗewa da kuma tashin hankali yace. "mene yasa kikaimin haka me yasa kika rabi da abinda zai zamemin garkuwa a rayuwata?" dariya tayi masa. "tabbas na shigo rayuwarka da niyar ɗaukan fansa,idan nace fansa ina nufin fansar ran ƴar uwata,bana da ƙarfi ko kuma ikon da zan kaika court hakan tasa na hqr bawai dan abin baya damuna ba,aa kuma ina ƙwana ina kuma tashi da tunanin yaya zanyi na ɗauki fansar ran ƴar uwata,haka na tattara komai a gefe harna samu nasarar zuwa Cameroon da niyar karatu,satina guda kenan na ziyarci super market a nan na haɗu da da wannan mutumin.." ta nuna Abbu kana taci gaba da faɗin. "nan naji yana waya kuma a ciki naji yana faɗin masarautar bilhas,sosai mai mamaki banyi ƙasa a quiwa ba naje na tambayesa ko yasan wani a masarautar anace masa Lil prince,da mamaki ya kallan yace meme haɗinki dashi,nan na gaya masa komai sabida a ranar da Senat tabar gida ta ajjiye wasiƙa kuma ta rubuta inda zata hakan tasa koda maga gawarta babu wanda nai tunani sai Lil prince,nai yagamin komai na masarautar bayan na gaya masa qudirina,nan shima ya bani labari Yarima Maleek sosai naji tausayinsa hakan tasa na ɗauki niyar taimakonsa,dan haka da niyar abu guda biyu nazo wannan masarautar,wata rana idan baka manta ba kaje kasha giya kazo kana bani labarin irin tsanar da kaiwa Saifu wanda baka san cewa shine Maleek ba,kuma tun kafin nan daman nasa matsayin zobe hannunka domin a sanda naga zoben nasan akwai babban abu a tattare dashi hakan tasa na nemi kabani kai tsaye,yawwa yadda akai nasan inda kake a wannan lkcn shime wannan mutuminne ya faɗamin" tsayawa tayi da maganar tana ƙara wani murmushi wanda yake ɗauke da mugunta tace. "nasan zakasu kasan tayaya akai Yarima Maleek ya tsallake tarkon daka kafa masa?,a wannan daren naji komai da kake faɗa sabida a make kake,sosai na shiga tashin hankali bayan bacci ya ɗauke na tashi da sauri na nufi part ɗinsa cikin tsoro sabida babu kowa a lkcn sai masu tsaron ƙofa,a haka harna samu ma ƙarasa part ɗin cikin tashin hankali na shiga parlour'n sabida ganin ƙofar a buɗe tunanina sun riga da sun aikata abinda ka turosu,saidai ina zuwa na same zaune akan dadduma da alama salla ya idar,nan na shaida masa abinda yake faruwa kuma na roƙi alfarmar kada ya ƙwanta a ɗakin,kasan cewar bai son yawan surutu da hayaniya ya sanya ya jinjjina min kansa tare da nunamin hanyar fita daga nan bansa yaya akai ya tseratar da kansa ba". lumshe idanu Maleek yay lkcn da Meyrah ta gama bada labarin,kana ya waresu akan fuskarta haɗe ta taɓe baki can cikin ransa yace. "parrot" a zahiri kuma gyara zama yay tare daya mutsa fuska domin ya fara gajiya da zamansa a kan kujerar,ware red lips ɗinsa yay yace. "kina fita nima na miƙe kai tsaye bedroom ɗin na nufa na kera manyan pillow kana na lulluba masu barko,ina cikin haka naji ana taɓa ƙofar cikin sauri na shige cikin toilet tare da rufewa na sanya key,a haka naji tafiyarsu har cikin bedroom ɗin nan na leƙa kaina domin har yanzu ban wani tabbatar da abinda kika faɗa,cikin mamaki kam naga wasu manyan mutane gaba ɗaya sun rufe fuskarsa,ina nan tsaye ina leƙesunta ta cc tv camera har suka fiddo da wannan injection ɗin,a tunaninsu sun ɗauka nine hakan ta sanya suka caka allurar kai tsaye suna gamawa sukai waje ba tare da tunanin duba wanda yake ƙwance ba,dana tabbatar sun tafo saina fito a nan naga sirinjin allura cikin sauri na ɗauka kasan cewata babba likita mai zaman kansa ban wani sha wahala gane wacce allura bace,sunsu haukatani irin haukan da wahala mutum ya dawo hayyacinsa,nan na ɗauki sirinjin na adana cikin box ɗita sabida ta zama evedance gareni,washe gari da sassafe ko salla banyi ba nayi wanka tare da al'wala na fice daga cikin masarautar gaba ɗaya,direct Bristol place hotel na shige na kama ɗaki a nan nayi salla,bayan na idar nayi wanka na sauya kayana zuwa dark blue ɗin gezna sabida sanya ƙananun kaya baya tsarina,ina kammalawa naji wayata na ringing nan naga number Abbu a nan ya shaidamin alrdy ya sauka a bilhaa bayan yabi ta Kogi,nan na faɗa masa inda nake harnan hotel ɗin ya saman,yana zuwa shine wannan tazo" wata ajjiyar zuciya mai ƙarfin gaske sabida jin numfashinsa na fisga dalilin dugun maganar da yayi,kana kuma ya lumshe idanunsa har yanzu itace a ransa yana nanne kawai amma zuciyarsa tana gareta. baya jin zai iya jure rashinta kusa dashi a koda yaushe a kuma ko wanne lkc yana jin kansa kamar bashi ba,kewarta sa kuma rashin inda zai sameta ya addabi zuciyarsa da kuma gaggar jikinsa. shuru Lil prince yay saima sunkuyar da kansa yay yayinda yaji wata matsananciyar kunya ta kamashi. Mai martaba kam mamakine ya kamashi ganin har yanzu babu abinsa ya sami Yarima Maleek duk daya shafe wajan 30minutes zaune akai. mutumin daya shigo tare da Meyrah ne ya yaye abinda ya rufe fuskarsa dashi,da sauri Mai martaba ya zare idanunsa cikin ɗaga murya yace. "Dauwas!!" murmushi Dauwas yay yace "kana mamaki da ganina ko,a zahiri ni yaron bokanka Gilmas ne,amma a baɗini Wannan mutumin na kewa aiki.."ya nuna Abbu kana kuma yace"ka kawo wata yarinyar masarautar nan,kuma ka buƙaci Gilmas ya juyar maka da tunaninta ta yadda zata manta wacece ita,nayi amfani da wannan damarne nima nayi aiki da abinda na koya wajan Gilmas na tura wani aljani jikinta wanda zai bata kariya,a wannan lkcn'ne kuma aljanin ya fara aiki ta hanyar ƙwashe takobi da kuma hular masarautar dukkan abinda take ina ganinta ta cikin allon tsafina,kuna hatta faɗuwar da Yarima Maleek yay a hawan kilishi Gilmas shine sanadi,kuma rashin sanin an bawa Yarima Maleek dokin da mahaifinsa Sudais yafi ƙyauna sama da sauran,muna zuwa bilhas yanzu haka babu inda na tsaya sai lambun da kayan suke barima kaga shaida"yana faɗin hakan ya fita waje babu jimawa ya dawo hannunsa ɗauke sa tsuhuwar aƙwatin.. girgiza kai kawai Abbu yay yace "toya kaji wannan tarkon? bana jaa da mutum idan nasan ban shirya ba,kamar yadda ka hana idanuna bacci na ɗauki alƙwarin nima saina hanaka farin ciki da muradin rai da zuciyarka kuma.." "dakata malam baka da hurumin da zakazo gaban mahaifina kana faɗin wannan shirman kuma nayi alƙwarin ɗaukan fansa akan abinda kayi mana zaka ganw cewa shayi ruwa ne idan harni ɗan halak ne wlh sai naga bayanku gaba ɗayanku" Lil prince ya katse Abbu ta hanyar faɗin hakan,cikin tsawa da kuma ƙarani Abbu yace. "da kata haka nan kada ka fusatani na faɗi abinda banyi niya ba" tsaki Lil prince yay tare da ficewa daga fadar gaba ɗaya,shuru ne ya biyo baya a fadar ganin duk maza ne a cikin fadar ya sanya Meyrah fita daga ciki,direct kuma part ɗin Mai babban ɗaki ta nufa. cikin nutsuwa aka zurawa Yarima Maleek lafiyayyiyar alƙyabbar kana aka ɗura masa wata ƙwatacciyar hula ra zallar azurfa sai sheƙi take,cikin nutsuwa da kuma kamala aka fara naɗata masa wani ƙyaƙƙyawan farin rawani mai zaiba,sosai aka ɓata lkc wajan naɗanin rawanin wanda ya kasance mai kunnuwa biyu irin na sarakuna,baya nan aka ɗauki wata takalmin fata mai ƙyau na aka sanya masa a ƙafarsa,sandan girma na azurfa aka danƙa masa a cikin hannunsa,shidai kawai da idanu yake binsu domin jin abin yake tamkar amafarki yana jin kamar bashi ba. sarkin fada ne yace "masha Allah zan faɗi abu saika mai-mai ta" i danunsa a lumshe yake yana sauraron abinda sarikin fadar yake faɗa,ware manyan gajiyayyun idanunsa yayi cikin wata zazzaƙar muryaraa mai fidda wani cool sound voice yace. "NI SARKI MALEEK SUDAIS SUFRAK BILHAS NA AMINCE KUMA NA YARDA ZAN KULA DA TALAKAWA BISA DUKKAN GASKIYATA DA KUMA AMANA,NAYARDA ZAN KULA DA LAFIYARSU,DUKIYOYINSU,KUMA ZAN GIRMAMA RA'YINSU ZAN ZAMA JAJIRTACCE TAKO WANNE FANNI WANNAN RASUWA DA AL'KURANI MAI GIRMA" gaba ɗaya wajan aka ɗauki kabbara cikin girmamwa aka fara zubewa gabansa ana ƙwasar gaisuwa da kuma jinjina,dake sarautar a jinin cikinsa yake hakan ya sanya baya iya amsa gaisuwar saidai kawai ya jijjina kai ko kuma ya lumshe idanunsa,sai sarkin kirari dake faɗin "an gaisheku sarkim sarakuna mai adalci na gdy" "Allhamdulillah" Abbu ya faɗa lkcn da wasu hawaye masu zafi suka sauka daga cikin idanunsa zuwa kan fuskarsa,sosai yake farin ciki da sauke haƙƙin daya ɗurawa kansa. wajan SARKI MALEEK ya ƙarasu tare da ƙoƙarin zubewa gabansa,da sauri SARKI MALEEK (SAIFU) ya zabu daga kan kujerar mulki ya durƙoshe gaban Abbun nasa tare da ɗura kansa bisa cinyar cikin murya mai raunin gaske yace. "idan kowa zai zube gabana na hqr banda kai Abbu kai rayuwatace kaine mahaifina gaba da baya dan Allah kada ka sake nine nake da ikon kaisheka bakai ba,idan kace zakai haka babu shakka zan hqr da wannan mulkin" girgiza kai Abbu yay ba tare da yace komai ba sai bubbuga bayan SARKI MALEEK yake sabisa jin yana sauke ajjiyar zuciya hakan kuma ya nuna masa cewa rauninsa ke son bai yana. ciki ƙasa da murya yace. "shikenan my love ban ƙarawa Ubangiji ya tayaka riƙo kuma ya baka ikon sauke haƙƙin al'ummar daya rataya a wuyanka" pouting lips ɗinsa yay tare da zame jikinsa daga na Abbunsa,nan ƴan jarida suka fara ɗaukan sabbin labarai da kuma tare photona tun a cikin masarautar aka fara sakin labarai na naɗin *THE NEW EMIR* da akai. miƙewa Sarki Maleek yay tare da gyara zaman alƙyabbar jikinsa cikin isa da kuma gadara haɗi zallae izza wacce ta gama ratsa jinin jikinsa ya fara tafiya zuwa waje,ganin haka ya sanya fadawa mara masa tare da rufesa ta gama da kuma baya,tsayawa yay tare da ɗaga masu hannunsu kana kuma ya girgiza kansa alamar baiso,haka suka tsaya shi kuma yaci gaba da tafiya zuwa part ɗin Mai babban ɗaki a hankali ya kewa Abbunsa bayani da kuma mitar shifa an takurasa aka nemi matsa masa za'a nemesa a rasa a garin gaba ɗaya. shidai Abbu dry kawai yake domin yasan yaron nasa da mifa idan baiso abuba. a haka suka ƙarasa sashin Mai babban ɗaki da sauri hadimi Kamis kuma mai tsaron ƙofar Mai babban ɗaki ya ƙarasu gaban Abbu yana zuwa ya rungome mahaifinsa wanda ya kasance uba a garesa,cikin farin ciki shima Abbu ya rungomesu. sosai suka bawa Sariki Maleek tausayi ta dalilinsa wannan soyayyar ta rabo,dalilin kula da rayuwarsa ya banzatar da rayuwar tilon ɗansa,lallai wannan sadaukarwa ba kowa zai iya yinta ba. ganin kallon da yake masu ne ya sanya Abbu ya raba jikinsa dana ɗan nasa,shima Kamis wajan Sarki Maleek ya ƙarasu zai durƙosa da sauri Maleek ɗin ya riƙe hannunsa kana ya jawoshi jikinsa cikin ƙasa da murya yace. "you are my bro no nees kayi hakan kaji" jijjina kai Hadimi Kamis yay kana ya sanya remote ya buɗe masu ƙofar hannunsa Maleek ya riƙe a tare suka shiga cikin parlour. a zaune suka sami Meyrah da kuma kuyanga Kulsum sai kuma Hadima Kaltume. ɗan juya idanunsa yay ganin baiga wacce yake son gani ba. daga bayansa yaji an rungomesa lumshe idanunsa yay sabida wani sanyi da yaji ya saukar masa a zuciyar. cikin farin ciki tace. 'lale marhabika jikana farin cikina taurarona abin alfaharina,wai duhun dake cikin rayuwar yakau yayinda haske ya maye wanann gurbin" da mamaki yake kallonta ganin yadda idanunta suke a buɗe tamkar bata taɓa makanta ba. "ka daina mamaki daman haka tsarin sihirin yake sai lkcn da jininta ya amshi sarauta sannan idanunta zai buɗe" sosai Sarki Maleek yaji daɗin hakan jikinta ya shige yana Allah tasbihi cikin ransa shi kaɗai yasan farin cikin da yaji da ganin Ammin tasa,ashe yana da rabon ganin jininsa a duniya. hannunsa ta kama tare sa zaunar dashi akan wata lafiyayyiyar kujera cikin ƙaramin lkc aka cika gabansa da kayan marmari. bayan sun ɗan gaisane Abbu yaja numfashi kana ya kalli Sarki Maleek yace . "sai maganar auranka" kallonsa kawai yayi ba tare da yayi magana ba,can ƙasan ransa yana mamaki abinda ya sanya Abbun yace haka bayan yafi kowa sanin halin da yake ciki da kuma wacce yake so. abinda ya jine a yanzu ya sanya shi saurin ɗago kansa domin tabbatar daga ina maganar ta fito. gyara zama Abbu yay yace. "babu ruwana daka shirya ko baka shirya ba aldy na zaɓa maka Meyrah matsayin mata saika shirya zama ango nan da ƙwana uku... *_(Yadaa mutum ya keso ba hakan ke kasan cewa ba,kamar yadda qaddara bata shawara damu yayin shiga rayuwarmu,naso na ida labarinan kafin ramadan amma ubangiji bai nufa ba,sai dai duk da hakan yaci gaba da posting a ramadan tunda raguwar pages ya rage mana masu comment ina gdy marasa comment dan Allah ko babu yawa kunayi hakan yana faranta raina,kullum ina ƙwashe 3hours zaune ina typing a hakanma idan ban tashi ba,gaba ɗaya comment ɗin baiyi 5minutes ba,wlh nayi busy fiye da tunaninku a kullum sai dare nake samun damar typing banda wajan aiki da nake zuwa ga wajan yarana na NGO so abun duk sai hqr🙌🏼🤝🏻)_* *NIMCYLUV* *75_76* ```BARKANMU DA SHIGUWA WATA MAI FALALA DA KUMA TARIN ALKAIRAI,INA MAFATA ZAMU MASU AIKTA MANYAN IBADO DOMIN ƘYAUTATA RAYUWARMU,ALLAH KASA MUNA CIKIN BAYINKA ƳAN TATTU INA MAKU BARKA DA SHAN RUWA DAY 1🌙🌚``` Saukar maganar yaji tamkar ruwan sama wanda ba'a shirya saukarsa ba,kallon Abbun yay kawai ba tare daya samu nasarar faɗa masa wani abunba,tabbas bazai taɓa ja da maganar wansa yake ganin bashi da kamarsa ba,domin hakan kamar butulcine washi ɗin. ya kula dashi tun yana ƙarami ya basa ci da kuma sha,tayaya zai iya bijirewa buƙatarsa ta son ya auri wata muradin zuciyarsa ba,tabbas bazai iya jure rashinta kusa dashi ba,yana jinta tamkar jinin dake guduna a cikin jijiyoyinsa. hakan na nufin tasa ƙaddarar soyayyarce tazu masa a haka ba tare daya sani ba. ƙwarai da gaske bazai taɓa iya sauke nauyinta garesa ba,hakan kuma kamar ya cutar da itane musamman idan akai duba da yadda abun yazo masa ba tare daya shirya ba,babban abun kuma rashin soyayyarta da babu cikin zuciyarsa. numfashi yaja mai ƙarfi tare da sauke ajjiyar zuciya hannu yasa ya gyara zama alƙyabbar jikinsa,cikin wata ƙasaitacciyar murya mai sauti da kuma daɗin sauraro yace. "Auran Meyrah matsayin mata gareni na nufin buɗewar wasu sabbin qaddarori a cikin rayuwata,zanzo ace Abbu ka fahimci yadda zuciya a koda yaushe take bugawa a dalilin soyayarta,zanso ka fahimci ƙunci da kuma raɗaɗin da zuciyata take a dalilin rashin mahaɗinta,Abbu ina son ka fahimci sauyawar ruhi da kuma ganggar jiki da suke dalilin rashin abokiyarsu,ina sonta inaji kuma bazan iya zama da wata ƴar mace ba saɓaninta,Abbu ka fahimci zuƙatan zuciyoyi guda biyu kada ka rabasu ta hanyar tirsasani na auri wata ba Rinaaa ba,wlh bazan iya sauke dukkan nauyinta dake wuyana ba,kuma dalilin hakan haƙƙinta zan ɗauka domin itama macace kuma tasan menene aure Abbu dan Allah ka fahimceni ka janye maganar wannan auran banso" shafa hannunsa Mai babban ɗaki ta kama tare da riƙesu gam cikin nata hannun,wata soyayyar jikan natane ta soma ratsa dukkan wata gaɓa da kuma sassan jikinta haɗi da kuma zuciyarta,tana jinsa tamkar ɗan data haifa a cikinta wato Sudais. gefe guda wani tausayinsa ta keji domin tasan ba zata iya sama masa abinda ya keso ba,komai hqr da kuma juriyar mutum indai yana ɗauke da zazzafar soyayya a cikin zuciyarsa za kuga komai nasa nada banne yana yinsa tamkar ba sauran mutane ba,zai zamana juriya da kuzarinsa nayin ƙasa yayinda zai kasance vry weak. numfashi ta sauke tare da murza tafin hannunsa cikin ƙasa da murya kasan cewar tasan bai son haniya da kuma surutu ya sata faɗin. "Hausawa sunce abarwa rai abinda ya keso sai komai yazo da sauƙi,amma anayin hakanne idan aka tabbatar da cewa wannan rai ɗin tabbas zai samu abinta yake muradi da ƙauna,shin tayayane za'a iya zuba ruwa a cikin rariya harya zauna?tayaya mutum zai rayu babu iskar shaƙa?tayaya zuciya zatai aiki bayan numfashi da take amfani dashi a yanzu babu?..."shuru tayi na ɗan wani lkc sai kuma ta ɗura da faɗin. "tayane MALEEK zaici gaba da takon son abinda yasan bazai sameshi ba?,wacece ita? ina take? ina zaka sameta duk baka sani ba?to kana tunanin zamu barka cikin ƙunci da kuma haɗi da kaɗaicinta,ka sani kakai matakin da zaka ajjiye iyali kamar kowa kuma wannan yarinyar da kake magana koda ka sameta zai wahala su amince su baka aureta domin tayi ƙanƙant...." ka tseta yayi ta hanyar ware narkakkun idanunsa a saman fuskar Abbu kana kuma ya juya ƙwayar idanunsa zuwa ga Mai babban ɗaki,pouting lips ɗinsa yay yana jin zuciyarsa na breating kamar zata fiddo waje cikin wani cool sound yace. "Rainonta zanyi" gaba ɗaya suka zuba masa idanu musamman Abbu da yafi kowa sanin wanene Maleek da kuma abinda yake so,kuma da lalurar dake tare dashi. shi kansa zaiso ace ya samu wacce ya keso,amma yasan hakan ba mai yiwowa bane domin a yadda Mai babban ɗaki ke magana ya tabbatar ba zata iya ɗauke buƙatar gwarzon namiji maiji da ishasshiyar lafiya kamar Maleek ba,ya tabbatar dukkan wacce Maleek zai amshi virgin nata ba ƙaramar wahala ake sha ba,ga yarinya mai ƙaranci shekaru irinta ai sai yayyon fitsari ya kamata ta dalilin hakan. numfashi ya sauke wannan shine karan farko da bazai iya samu ya bawa Maleek ɗin abinda ya keso ba,yana jin hakan kuma a matsayin babban lamari ya san cewa a yadda Maleek ya ɗaukeshi ko Mai babban ɗaki bazai iya sharing damuwarsa da ita sai shi ɗin daya zame masa GARKUWA. Danne abinda yake ransa yay kana kuma ya gyara zama yace. "Eh zaka iya ranonta kowa ya san da hakan,amma shinkai baka tunanin kanka da kuma abinda kakeso?kana buƙatar samu lafiya mai inganci kuma wannan yarinyar ba zata iya sama maka ita,kuma muna buƙatar ganin yaranka kamae yadda muke ganinka a gabanmu,ka ɗauka mun amince tayaya zaka sameta? shine abin tunanin alfarma guda zan iya yi maka Maleek zaka auri Meyrah idan yaso kaci gaba da nemanta ita yarinyar idanka sameta mun amince kayi aure da ita a karo na biyu" tunda Abbun ya fara magana idanunsa a lumshe yake har kawo yanzu daya gama,ware laɓɓansa yay ba kuma tare daya ce wani abu. a sanyaye kuma a kasalance ya miƙe ya nufi part ɗin da Mai babban ɗaki ta kaisa ƙwanaki. cikin nutsuwa da kuma kamala yake tafiya harya kusa zuwa part ɗin sai kuma ya tsaya cak kamar wanda yaga wani abu,mai makon ya amsa masu waccan maganar sai yace. "bana iya zama a part ɗin da wasu ƙazama suka gudanar da mulkinsu,itama fadar dan babu yadda na iyane,ina son nan da gobe a gyara part ɗin..."fesar da numfashi ta hanci mahaifinsa zaice amma yana jin kunyar idan Abbu kana kuma baison da wanne suna zai kira shi mahaifin nasa dashi ba. gyara tsaiwa yay tare da covering jikinsa da alƙyabbar yace. "part ɗin Daddy sannan fadar a sauya mata tsari ta hanyar zuba sabbin abu a sanarwa da sarkin fada haka,bro kuma daga yau yabar tsaron ƙofa shima ai ɗan uwane mai ƴanci" yana faɗin hakan ya shige cikim part ɗin ba tare daya jira abinda zasu faɗa ba. wani ƙayataccen murmushi Mai babban ɗaki ta sauke yau jinta take wani fresh kamar babu abinda yake damunta. "Abbun Maleek sai a fara shirye-shiryen bikin nan da 3days ko,za'a haɗa da bikin naɗinsa idan babu takura" kaiya jinjina mata ta hanyar girmamawa kana ya miƙe tsaye yace. "Allah ya ƙara maki lafiya yanzu kam domin dama shirye-shirye sunyi nisa da kuma irin event da kuma al'adun da za'ai a bikin domin dole duniya tasan da zaman bikin tun a safiyar yau na buga invitation tare da manyan photonansa wanda na tura yanzu da akai masa na naɗi,na tabbatar zuwa yanzu labarin bikin SARKI MALEEK SUDAID SUFRAK BILHAS,ita kuma yarinyar yau za'a mai data gidansu saidai tazo matsayin fulanin bilhas" murmushi jin daɗi Mai babban ɗaki tayi kana tai masa gdy shi kuma yay waje domin samun Sarkin fada da kuma Drever ya maida Meyrah gida.. Fulani kilishi ce tsaye a tsakiyan tirakarta sai kaiwa da kawowa take tare da haɗe hannayenta tana bugasu a jikin na juna. bata taɓa tunanin irin wannan ranar zata riskesu ba,ta gama yarda da kuma yaƙinin cewa zuwa yanzu tilon ɗan nata wato Lil prince ya gama zama Sarki. sai kuma abin yazo mata a ba zata domin yadda take tunanin abin ba haka yazo mata ba,bata taɓa kawowa ranta cewa Maleek ɗin yana raye ba. bare kuma harya nemi dawowa kujerar mahaifin nasa. lallai basu da wata dabara domin duk yadda sukai da haɗa wani mugun saiya wargatse. "Uhmm yanzu dole muyi hqr mu riƙi abinda yazo mana dashi,sai dai dole nayi abu guda yana da kyau kaje wajan mahaifinka kace kana buƙatar kuɗi kimanin 20m domin barin ƙasar kai ba zaka iya zama kana ganin baƙin ciki ba,kaga kana amsa saika sanya wasu su katse Sarki Maleek kai kuma kabi jirgi kamar gari dole ba za'a taɓa cewa kai bane idan aka ɗauki watanni saika dawo a naɗaka sarki a karo na biyu" shuru yay yana auna maganganunta daka bisani kuma ya miƙe tsaye tare da soma tafiya yace. "idan har jinin mahaifina ke gudana a jikina babu shakka sai naga bayan Sarki Maleek tabbaa nina zan kawo ƙarshe mulkin zan nuna masa cewa tawa ZARRAH gaba take da tasa,babu shakka zan nuna masa kalan nawa ƙarfin iko lallai daga yanzu zai fara irga raguwar awannin da suka rage masa a duniya" yana faɗin hakan ya saka kai ya fice daga cikin part ɗin nata baki. direct part ɗinsa ya nufa yana zuwa ya fara gyara kayansa cikin aƙwati sai daya gama komai sannan ya miƙe ya nufi tirakar tsuhun sarki mai murabu wato Khalid. A hankali Sarki Maleek ya zare alƙyabbar jikinsa tare da saƙaleta a gefen bedside,kana kuma ya sanya hannu ya zare rawanin da aka naɗa masa a kansa,wanda ya kejin yay masa nauyi gaske komai yake dauriya yake badan yana so ba. shi kaɗai yasan abinda yake damun zuciyarsa amma ya fahimci ba kowa zan gane zafi da kuma raɗaɗin daya keji akan rashinta ba. ta zame masa rayuwarsa yana jin komai nata a tattare da ita babu shakka saya sameta dan bai taɓa kakowa ransa cewa a wannan karan zai zama mara nasara ba. hannunsa dake manne a jikin handle ya mura nan take ƙofar bathroom ɗin ta buɗe cikin nutsuwa ya tura duka gangar jikinsa zuwa bathroom ɗin. a gaban makeken madubin dake manne a jikin bangon bathroom ɗin ya tsaya. idanunsa ya ɗan lumshe kana kuma ya ƙara buɗesu a jikin mirrow'n ƙwantacciyar sumar dake ƙwance a ƙirjinsa ya tsorawa idanu ganin yadda ta ƙara yawa tare da baƙi sai sheƙi take. taune lips ɗinsa yay dai-dai lkcn da yaji mararsa ta harba da ƙarfi har saida ya saki ƴar ƙaramar ƙara,tare da sanya hannu ya dafe saman marar tasa wanda yaji yana dripping haka nan. sosai yay mamakin hakan cikin son kawar da hakan ya sanya hannu ya zame wandon shadar dake jikinsa ya saƙale a hanger. a kasalance ya ƙarasa gaban shower'n tare da sakarwa kansa ruwa. duka hannayensa ya sanya ya dafe jikin bangon kana ya ɗaga fuskarsa sama. ruwan shower'n ya fara dukan saman beauty face ɗinsa wacce ta ƙawatu da zagayayyiyar saje da kuma gemu. jin ruwan na shirin yi masa illa ya sanya yay saurin ɗauke kansa tare da gyara tsaiwarsa. sosai ruwan ke dukan jikinsa saida yay wanka ya gyara jikinsa tare dayin brush ya ɗaura al'wala ganin dab da magrib ake. wani long blue black ɗin towel ya ɗauka ya ɗaura saman waist ɗinsa. kana ya fito daga cikin bathroom ɗin jin garin na ɗan kaɗawa alamar yanayin damuwa ya soma bai yana ya sanyashi lumshe idanunsa tare da ƙara sawa gaban window'n dake bedroom ɗin ya ɗan buɗe kaɗan. ƙyaƙyawar ƙoramar dake gudana ya zobawa idanu inda gefe da gefenta ya kasance da wasu kurayen jiyayi masu ƙyau da kuma tsari. banda kukan tsuntsaye babu abinda ke tashi a wajan. saurin lumshe idanu yay tare da harɗe hannayensa a saman ƙirjinsa sabida wani ƙamshin furannin daya kawowa hancinsa ziyara. wata daddaɗar iska mai ratsa jikin mutane ce ta fara kaɗawa hakan ya bawa sumar kansa damar kaɗawa yana sauka a saman idanunsa. a wannan lkcn shi kaɗai yasan abin yake tunani,lallai wanda ya ja da ikon Allah shine sa taɓewa,kamar yadda bai taɓa tunanin ko amafarki zai zama sarki ba,haka kuma bai cire ransa da samun abinda zuciyarsa keso ba. a wannan zaibi abinda zuciyarsa keso ne,zai kuma tabbatar da kasan cewarsu tare *ABADAN DA'IMA* wannan shine buri da kuma fatansa,bayan ya tsallake *TUGGU BIYU* da maƙiyansa suka ƙulla masa. da zarar kuma ya samu abinda yake ƙauna zai bar masu garin zaije ya zauna da ita tamkar *TAGWAYEN ASALI* wannan shine kawai muradinsa. sakin labulan window'n yay kana ya juya zuwa gaban dressing mirrow bisa dole ya zauna kan wani stool kana ya zubawa mayukan wajan idanu. daga ƙarshe ya ɗauki wani lotion mai ƙamshi wanda ya san bazai masa illa a saman fatarsa ba. a hankali yake murza lotion ɗin a saman fresh chocolate skin ɗinsa,yana gamawa ya ɗauki comp ya fara gyara sumar kansa. kana ya shafa wasu lafiyayyun mayuka masu ƙyan gske. wani parfume ya fesa wanda ya kasance body spray. yana gamawa ya ƙarasa gefen mamakin royal bed ɗin mamaki yay ganin wata red ɗin jallabiya mai taushin gaske a saman bed ɗin. ɗauka yay ya warwareta taɓe baki yay yana mamakin komai sai an sanya abunda zai nuna na sarauta ne,sosai jallabiyar tayi masa ƙyau kasan cewarfa red saita haska chocolate skin ɗinsa. lumshe idanu yay sabisa ƙamshi jallabiyar da kuma taushinta,hannayensa ya zura cikin aljihun jallabiyar kana ya sunkuyar da kansa ƙasa kamar yana tunanin wani abu. yana nan tsaye yaji ana knoking door ɗin bedroom wajan 3minutes kenan ana buga ƙofar cikin ɗan hasala yace. "in" A tsorace Meyrah ta shigo cikin bedroom ɗin,kasa kallonsa tayi sabida wani ƙwarjini da yay mata ga kuma wani sahihin ƙamshi da take fita jikinsa. zama yay a gefen ɗin tare da jawo wayarsa,cikin nutsuwa ya fara danna password ɗin dake wayar cikin manyan ha rufar ya rubuta RUHINA yana rubutawa wayarta buɗe take makeken photonta ya bai yana cikin wata orange ɗin abaya da alama lkcn azumi ne,domin ta ɗan faɗa haka kuma ya ƙarawa fuskarta ƙyau. pink lips ɗinta ya zubawa idanu gani sai sharning suke gaba ɗaya ta jiƙasu da yawo. lumshe idanu yay sabida tsigar jikinsa da yaji yana tashi. sosai ta shagala da kallonsa,mamakin girman kai da kuma miskilancinsa take,duk da cewa sarauta ba ƙarya bace amma shi nasa na dabanne. komai cikin shanƙamshi yake yinsa. numfashi ta sauke tace. "Allah ya taimake ya ƙara maka lafiya daman Abbune yace nazo nai maka sallama zani gida" saukar muryarta ya sanyashi ware fitinannun idanunsa wanda suka soma janye sabida wani hurt feeling da yaji yana kamasa. ɗan ware manyan fararan idanunsa yay a kanta tare da juya eyes ball ɗinsa. shi yama manta da cewa an shigo cikin bedroom. taɓe yay ganin tana sunne kai a ƙasa. kamar mara lafiya haka ya buɗe bakinsa yace. "your accout details" ya faɗa tamkar wanda akaiwa dolen magana,wata farar paper ya ta ɗauko a jaka ta rubuta masa,kana ta miƙa masa. bashi da alamar karɓa hakan ya sanya tace. "gashi" ya tsuna fuska yay still kuma bai amsa taba,yana ta danne danne a waya tana zaunw taji notification a wayarsa dubawa tayi nan taka alart ɗin kuɗi na kusan 1.5m a accout ɗinta tana duba sunan wanda ya turo taga ansa MALEEK BILYAM BILHAS. kanta a ƙasa tace. "Wannan kuɗinfa? kuma yay yawa ai" ƙwaciya yay akan bed ɗin hakan ya sanya ƙafafunaa bai yana,ƙaurinsa ta zubawa idanu gani ko ina gashi ne ƙwance sai sheƙi suke gwanin sha'awa a karo na uku kenan daya ƙara shiga ranta fiye dako wanne lkc,wajan 5minute yana ƙwance yana latsa waya harya manna wayar saman kunansa kana yace. "kee mene kike kije kiyi using dashi na weeding" da mamaki rashin ko in kula ɗinsa take kallonsa. murya na ɗan rawa tace. "Allah yaja da ranka ya ƙara lafiya ina gdy" da hannu yay mata alama tace tana takurasa,tana fita yace. "eyee ango ne kai ashe" ya faɗa can ƙasan maƙoshi,shuru yay yana sauraran wanda suke maganar sai kuma ya mirgina tsakiyar gadon tare da rungomw pillow yace. "eyee Abbune ya zaɓa,amma dole zangi attending bikinsa,wace take maka shagwaɓa gefe ko amaryarce?" haka dai suke wayar wacce Maleek yaji daɗinta sosai kuma ya tabbatarwa da abokin nasa cewa gobe yana tafe tunda jibi bikin nasa,daga nan sukai sallama. jin ana kiran salla ne ya sanyashi miƙewa tare da ɗaukar alƙyabba ya sanya a jikinsa tare da rawanin wanda yay masifar yi masa ƙyau ya fito a cikakken sarkinsa mai taƙama da iko,kuɗi,mulki,ilimi,uwa uba izza a haka ya ƙarasa babban parlou'n. Cikin ɓacin rai Mai martaba Khalid ya kalli Lil prince yace. "ka haukace ne,ni kake tunanin zan baka wannan kuɗaɗan masu yawa,nima wacce take ban kuɗin ta daina sabisa tsafin ya karye" Kallonsa Lil prince yay cikin mamaki yace. "Ba zaka banba ko? to shikenan wallahi saina ƙarar da kuɗinka gaba ɗaya" hannu ya ɗaga sai sauke masa mari yay sauri riƙe hannun nasa tare da faɗin. "tab nine zaka mara? haba Daddy nifa uhmmm" "idan na mareka zaka ramane ne,niba matsayin uba nake gareka ba...?" wani dake shiguwa cikin parlour yay saurin faɗin. "Eh tabbas bakai ne asalin mahaifin Najeyb ba... *77-78* Gaba ɗayansu suka juya domin ganin me maganar a nan sukaci karo da Chiroma,wanda hake shiguwa cikin parlour. Kallonsa yay ba tare da yace komai ba,shi kuma Chiroma yaci gaba da faɗin. "Baka taɓa tunanin mene ya sanya a kullum a kuma koda yaushe yake maka biyayya a lkcn daka buƙaci wani abunba?baka taɓa tunanin mene ya sanya fulanin sura bata taɓa haihuwa ba ko?baka taɓa tunanin mene ya sanya kake ciwon ciki na wasu lukuta ba?" Cikin wani irin hali mara fassaruwa Mai martaba Khalid yake kallon Chiroma,baya son yay wata tambayar da zata tabbatar masa abinda Chiroman yake faɗi gsky ne,baya buƙata yaji wani mummunar labari dan gane da Lil prince ɗin. yasan ya tafka kurakurai masu yawan gaske amma hakan bazai sanya a jarabcesa da ɗan shege a gidansa ba domin bazai iya jurewa ba. tun ba'aje ko ina ba ya fara ladamar kasan cewaraa mai son zuciya,zalunci,haɗama,da kuma tauye haƙƙin talakawansa. yay ladamar hakan kuma a koda yaushe a ko wanne lkcn tunanin yadda zaije ya nemi ya fiyar Sarki Maleek yake,amma kunya ta hanashi hakan gani yake kamar bazai saurareshi ba,gani yake da zarar ya faɗa masa shine silar lalacewar rayuwar to shima zai nemi fansa a hakan,duk da cewa sun riƙa sun ɗauki fansar ta hanyar dabai taɓa zato ba. bai taɓa tunanin aƙwai ranar da zata zo har wani ya samu damar ƙwace mulkin dake hannunsa. gaba ɗaya idanun sane sukai jaa sabida tsananin tashin hankali cikin dauriya yace. "Nasan zaka iya faɗin komai a kan ka huce abinda nai maka,amma zanso koda abinda zaka faɗa gsky ne kayi hqr da faɗin domin bazan iya jurewa ba,kada ka faɗin abinda zai tar watsamin zuciyata" kallonsa Chiroma yay a lkcn da yaji wani tausayinsa ya kamashi,amma yaza mana dole ya faɗa masa gsky har sai yau shene za'a ci gaba da cutarsa ta wannan dalilin?gyara tsaiwarsa yay kana yace. "dani dakai mu dika munyi babban kuskure a rayuwarmu,amma faɗa maka gsky abinda yake ɓoye shine mafita,tabbas Lil prince ba ɗanka bane,ba kuma kaine ka bada ƙwan halittarsa ba,ba manininka ne yay aiki wajan samuwaraa ba,Najeyb ba ɗanka bane ba kuma kaine ka haifesa ba" Ba Mai martaba Khalid ba har Lil prince saida ya girgiza dajin wannan magana ta Chiroma,cikin tashin hankali ya saki wayar hannunsa tare da matsuwa kusan Chiroma murya na rawa yace. "Dan Allah ka gayamin gsky kada ka shegantani bayan kowa yasan cewa Daddy shine mahaifina,kada ka bawa maƙiyana damar da zasu wulaƙantani,kada kace ni shegene dan Allah kada ka aibatani,kaza zafi da raɗaɗin da mutum ya keji aduk lkcn da ake shirin sheganta shi,dan Allah ka gayamin gsky na ruɗe kaina ya kulle please" ɗauke kai Chiroma yay tare da sauke ajjiyar zuciya cikin son ƙwantar masu da hankali yace. "aikai baka da maƙiya idanma aƙwai to basu bai yana kansu ba,kaine dai kake nufin wasu da sharri domin har zuwa lkcn da kazo nan baka saduda ba,kuma maƙiyan da kake magana ai sun daɗe da sanin wannan maganar kaga koda basu kawo hujjar da zata sanya a bawa Sarki Maleek kujera ba,da zarar sin faɗin wannan ɓoyayyan sirrin kasan tun daga nan za'a shafe babunka akan magnar mulkar wannan gari na bilhas,tabbas wanda kake tunanin shine mahaifin naka ba shi bane,haka kuma wanda kake wulaƙantawa a gaban kowa ake ci masa ZARAFI shine garkuwanka shine farin cikinka shine kuma jin daɗinka" gaba ɗaya suka ɗago kai suka kallesa cikin wani sabon tashin hankalin da suka riski kansu suka haɗa baki wajan faɗin. "Wanene?" kafinsu rufe baki anyi sallama ta ƙofar parlour kana kuma aka shigo. a mamagance Mai martaba Khalid yake kallonsa cikin fitar haiyaci da kuma sarewa da jin daɗi yace. "Waziri!!" ya faɗa cikin ɗaga murya da kuma mamakin abin domim koda akace masa wani bai taɓa kawowa shine ba,Lil prince kam da sauri ya ɗauke idanunsa tare da zubewa wajan ya rushe da kukan tausayin rayuwarsa da kuma kunyar abinda yaywa Mahaifin nasa. "Mene yasa ka zaɓin hakan?mene yasa ka zaɓi kayi ta rayya da matana,kayi hakan domin ka ruguzamin farin ciki ko kuma mene gayamin?" Mai martaba ya ƙarasa faɗin hakan idanumsa na zubda ƙwalla. juyawa Waziri yayi,yayinda shima yake tsiyayar da ruwan hawaye,babu shakka wannan ranar yake tsoro ranar da Magaji zan san wawtar da yake aikatawa garesa,cikin ƙasa da murya yace. "Banine na zaɓi ta rayya da matanka ba,itace ta zaɓi yin hakan dani,domin ni bana nufin kowa da sharri,a lkcn data fahimci kaine baka haihuwa ba itaba,shiya sanya hankalinta ta dashi domin burinta bai huce taga ta samu ɗa ba,wanda zai mulki garin bilhas yay mulki dakai kanka bakai irinsa ba,ganin bata da wata mafita shiya sanya wata rana ta zubamin ƙwaya a cikin lemo bayan ta kirani,nidai daga nan bansan komai ba sai farkawa nayi na ganta ƙwance a gado kusa dani,sosai nai kuka da kuma baƙin cikin abinda ta sanya nayi haka kuma na fara neman yafiyar ubangiji. babu jimawa naji ance fulani ta samu ciki na shiga tashin hankali ba kaɗan ba,hakan ta sanya naje na sameta babu musu tacemin ƙwarai cikinane,amma a zahiri zai tashi cikinka,ganin bana da wata hujja zanyi musu da ita na amince mata,haka taci gaba rainon ciki a lkcn nima matana tana da ciki,kusan a lkcn guda suka haihu yayinda Maleek ya basu tazarar wajan shekara guda. abu na gama a lkcn da Waziri na zamanin Sarki Sudaid ya ɗauki Maleek zuwa sashin a lkcn nima na ɗauki ɗana Imran nakai wannan sashen,domin na riga nasan mugun ƙulli da aka shirya a kansu,nasan kuma da zarar an fahimci Maleek na raye za'a farar neman yadda za'ai a rabashi da ransa,shiya saka na zaɓi taimakonsa ta hanyar dasaukar da ran tilon ɗana Imran,inaji ina gani aka kaishe rami ba tare da naje nagansa ba. washe gari ranar da yamma shine nace ɗana Imran ya ɓata wanna hanyar ta sanya babu wanda ya tambayi ina yarona yake,kuma mene ya sanya ba'a gawar Maleek ba. Kai Lil prince da yawan lkcn kana ganina tare mahaifiyarka kuma babu abinda yake haɗamu sai faɗa da nake mata akan tana bari ana kassara rayuwarka haka kawai,ta mareka a gaban idanuna wanda dalilin ka ƙara jin haushina,nan ita kuma hukuntaka tayi bisa rashin kunya da kayiwa Mahaifinka. komai naka na sani ina sane dashi haka kuma bana guyan bayan ka mulki wannan garin sabida ba zaka taɓa a dalci ba,kana da tari zunubai a kanka,kana da gidan giya wato Night club wanda shi kansa Mai martabar bai san dashi ba,wanda a yanzu munyi magana da Sarki Maleek yace a rugujesa" Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un shine kawai abinda Chiroma yake faɗa domin shi da yawa bai san haka abin yake ba. Lil prince kuma kecewa yay da kuka tare da rarrafuwa ya riƙe ƙafar Waziri haɗi da kifa kansa a ƙafar sai rusar kuka yake tamkar zai rasa ransa. sunkuyawa Waziri ya miƙar dashi tsaye tare da rungomesa jikinaa yana jin soyayyarsa na ratsa zuciyarsa,sosai yake so da ƙaunar yaron nasa. bayan ya fara bubbugawa tare da faɗin. "baka da wani laifi Najeyb soyayyace ta kuma tarin ƙauna haɗi da sangarta da akai maka shiyasa rayuwanka ya lalace haka,ina fata ka zama kamili kuma shiryayye kamar ɗan uwanka Maleek,bashi da nufin cutar dakai haka kuma kullum cikin ƙaunarka yake saɓanin kai daka tsanesa,kayi shuru haka nan kuma ka nemi gafarar ubangiji domin shiɗin mai gafara ne ga dukkan bayinsa,kaje ka nemi yafiya ga dukkan matan daka zalunta zaika zauna da kowa lafiya kaji zuciyar tayi sauƙi ka samu lisimana a cikin ranka maza sharw hawayenka kuma ka maida kayannan part ɗinka domin babu batun wata tafiya da zakai zuwa istanbul kaji ko" cikin kuka Lil prince ya ƙara rungome mahaifin nasa tare da faɗin. "Na muzantaka,nayi maka rashi ɗa'a kana kuma na wulaƙan taka bisa rashi sanin abinda yake a duhu ka gafarceni" "babu komai ban taɓa riƙonka ba,sai dai inajin baƙij cikin yadda kake rayuwar kamar dabba,babu ladabi bare biyayya,kuma babu addini haka kake faɗawa dukkan wata ƴar macen da tayi maka,na yafe maka ina fata zaka sauya?" kaiya jijjina kana kuma ya miƙe tsaye ya nufi hanyar fita harya tsaya sai kuma yay ficewarsa kai tsaye part ɗin Mahaifitarsa Fulani kilishi ya nufa. yana zuwa ya sameta zaune akan sallaya a gabanta ya zauna,ya labarta mata dukkan abinda ya faru kana kuma yace ta ruguza masa rayuwa akan son zuciyarta,dukkan wata uwa ta gari baza tai haka ga ɗan data haifa ba. yana faɗin haka nan yay ficewar kuka ta fara sabida sosai tai ladamar abinda ta akaita ga babu kuɗin babu mulki gata tuzarta a cikin masarauta. Cikin nutsuwa Sarki Maleek yake tafiya shida Abbunsa yayinda wasu fadawa basu yawa suka rufesu,a wanan karan baice masu komai ba sabida tafasar da zuciyarsa keyi masa. cikin isa da izza da kuma sallar sarauta haɗi da kuzari yake taka ƙafafunsa yana tafe yana ɗan rufe jikinsa da lafityayyiyar alƙyabbar dake jikinsa,sosai iska take kaɗawa garin yay duhu hakan ta tabbatar da hadirin dake ƙwance ne yake ƙoƙarin tashi. lumshe idanunsa yay sabida ƙamshin ƙasar daya daki hancinsa,ɗan taune jajayen laɓɓansa yay tare da ware idanunsa sabida saukar ɗigon ruwan da yani a kan hancinsa,hakan ya tabbatar masa da cewa yayyafi aka fara. suna shige sashin Mai babban ɗakin ruwan na kecewa da saurin fadawan suka koma gefe da gefen ƴar rumfar dake sashin. a nan parlour suka tarar da Mai babban ɗaki tare da Khamis da kuma Kuyanga Kulsum da Hadima Kaltume suna jera abinci a saman danning table. akan wata luntsummiyar ladduma mai taushin gaske ya zauna tare da tanƙwashe ƙafafunsa. hakan kuma da yayne ya nuna masu cewa baya ra'ayin zaman danning ɗin,nan Mai babban ɗaki ta bada umarnin gaba ɗaya su ƙwasu abincin zuwa wajansa. lkc kaɗan suka cika gabansa da kaya abincin kala-kala haɗi kuma da kayan itatuwa masu gina jiki. zama sukayi tare da fara cin abincin ganin yaƙi sanya komai cikinsa ya sanya Mai babban ɗaki faɗin. "mene kakeso naga kamar babu abinda yay maka a nan" ɗan ya mutsa fuska yay haɗi da ware idanunsa ya saukesu a fuskar Abbu,murmushi kawai Abbu yay ba tare da yace komai ba. jinjina kai Mai babban ɗaki tayi tana mamaki halin irinna Maleek ɗin babu inda yabar mahaifinsa komai nasu iri ɗaya ne (idan kuna buƙatar kuji rayuwar da Mahaifin Maleek yay a masarautar bilhas ku nemi littafin *IZZAR SO*) Saida Abbu ya gama cin amincinsa kana ya jawo wata ƙwarya da aka dama dakakkiyar fura wacce taji ciƙwi da zuma a hankali ya sanya ludayin ya fara juya furar sabida ta fara daskarewa sabida sanyin da yay mata yawa. ɗebowa yay hakan ya sanya Maleek ɗin buɗe bakinsa ya amshi furar,daɗi da kuma garɗin haɗi da sanyin da yajine ya sanyasa lumshe idanunsa tare da fiddo da tongue ɗinsa ya lashe gefen lips ɗinsa inda furar ta maƙale. sosai yasha furar tare da cin ƙwaɗom zugalan da yaji tumatir da lemon tsami,kana ya shanye bottle ɗin ruwa mai sanyin gaske. lumshe idanu yay lkcn da yaji sanyin ruwan na ratsa dukkan wata jijiya ta jikinsa,sosai sanyin ruwan yay masa daɗi cikin maƙoshinsa. gefe guda kuma yana sauraran ruwan saman da ake kamar da baki ƙwarya,tsaɓar ruwan ko gudunsa ba'a ji sai dai shuuuuu kamar ana zuba wani abu. miƙewa tsaye yay tare da kallon Abbun nasa cikin wata kasalalliyar murya yace. "Insha Allah gobe zanbi jirgin safe zuwa taron ɗaurin aure kasamin albarka Abbu" ya faɗa yana ɗan murza saitin zuciyar dake gudu tamkar zata faso ƙirjinsa. shuru Abbu yay shima yana jin babu daɗi a ransa,da ace yana da iko da kuma damar da zai gano yarinyar da Maleek yake so babu shakka da ayau za'a ɗaura masa aure da ita. sosai yake jin matsanancin tausayinsa a cikin zuciyarsa,ganin yadda soyayya take fatali da zuciyarsa duk ya rame amma duk da hakan yaƙi bari rauninsa ya bai yana. hakan kuma ba ƙaramin illa zai masa,kasan cewarsa mutum mai zurfin cikin da rashin son a damesa ya sanya Abbun bai iya ce masa komai sai numfashi da yaja yace. "Amma kasan cewa kaima a jibin za'a ɗaura maka naka auren,mene mutane zasu ce idan su kaga baka wajan,sannan idan aka kawo amaryar me zamu ce mata Maleek?" Ware hannayensa yay tare da kamo gefe da gefen alƙyabbar dake jikinsa,a hankali ya sauke ajjiyar zuciya tare da ɗan murza daimond ring ɗin dake manne a saman yatsansa. cikin san kawar da damuwar dake ransa,ya juya ya kalli Abbun nasa sai kuma ya kau da kansa gefe cikin murya mai sanyin gaske yace. "zuwa wajan bikinsa yana da muhimmanci a gareni,kuma na ɗauki alƙwari tun kafin zuwan rana,shi ɗaurin auren ai basai ina nan,ita kuma wacce kake magana a kanta a zan dawo gidanne kafin nan a gyara part ɗin da zan zauna" yana faɗin hakan ya juya abinsa kai tsaye part ɗin daya shiga ɗazu nan ya nufa,yana zuwa yasa key ya rufe ƙofar,alƙybbar jikinsa ya zare ya ɗura a saman wardrope,kana ya zare jallabiyar itama ya ajjiya ya rage daga shi sai boxer. cikin nutsuwa ya ƙwanta saman makeken royal bed ɗin dake bedroom ɗin,a hankali ya mirgina yay rufda ciki tare da rungome pillow'n dake hannunsa. runtsa idanunsa yay sosai tare da sanya hannu ya dafe saman mararsa dake murɗa masa alamar zatai ciwo. ƙara manne marar yay da hannunsa tare da sakin ƴar siririyar ƙara,a hankali ya lumshe idanunsa kozai samu bacci ya ɗaukesa amma ciwo da mararsa take masa ya sanya idanunsa suka ƙeƙashe. miƙewa yay kana ya nufi hanyar da zata sadashi da bathroom. a can parlour kam da idanu sukabi bayansa,saida ya shige part ɗin sannan Mai babban ɗaki ta sauke ajjiyar zuciya tare da kallon Abbu tace. "anya ba za'a fasa wannan auren ba?yaro duk yabi ya lalace akan soyayya?jibi yadda ya rame akan rashin wacce bashi da tabbacin tana raye wai yaya za'a ɓulluwa wannan lamarin ne?" numfashi Abbu ya sauke kana ya gyara zama yace "bamu da wata mafita face mu bisa da addu'a,amma wannan aurenne kaɗai zai saka ya manta da batun waccen yarinyar,ki barshi ko yana nan ko baya nan babu shakka za'a ɗaura masa aure da Meyrah" yana faɗin hakan ya miƙe tsaye tare dayi mata sai da safe kana yay ficewarsa waje. itama miƙewar tayi ta nufi nata part ɗin gidan yay shuru baka jin komai sai wata sasaanyar iska dake kaɗawa,sai kuma raguwar yayyafin da ake har yanzu. Mai martaba Khalid ne zaune gaban Fulanin sura yayinda ita kuma take gefensa ta zabga tagumi,sai ajjiyar zuciya take saukewa hakan alamace take nuna taci kuka ta ƙoshi. "shi daman haka lamarin Ubangiji yake,shiyasa a koda yaushe akeso mutum ya dinga aikata alkairi zuciyarsa ta zama mai kyau kuma tsaftatacciya,yanzu kalli yadda son zuciya yakai ka,ka gode Allah daya jarabceka da samun shege a zuri'arka banda haka baka san inda haƙƙin wannan mutanan zai kaika ba" sosai jikinsa yay sanyi gefe guda kuma zuciyarsa fal tsanar fulani kilishi rayuwa kenan daman duk wanda yace tukunyar wani bazai ta fasa ba tasa ko zafi ba zatai ba. *_Kogi_* Misali 11 na safe jirgin yake sauka a hankali,11:30 parsinger suka fara sakkowa saida mutane wajan 30 suka sakkowa daga cikin jirgin amma babu shi. "anya yazo kowa gashi kusan rabin mutanan ciki sun fito?" Tupic ya tambaya yana mai ƙara juya ƙwayar idanunsa akan jirgin,wani murmushi Sufyan yay kana ya kalli jirgin sai kuma ya kalli Tupic ɗin yace. "babu shakka zaizo domin baya magana biyu na bashi nan da five minutes bari kaga" Sarki Maleek kowa sauke numfashi tare da lumshe idanunsa sabida yadda yaji bugun zuciyarsa na ƙaruwa fiye da ko wanne lkc,ya tabbatar tana kusansa domin akanta kaɗai yake samun irin wannan yanayin cikin sabon mood daya shigesa,ya sanya hannu blet ɗin daya ɗaure jikinsa da ita. cikin nutsuwa ya miƙe tsaye tare da fara tafiyar nan tasa mai cike da kuzari. Fadawansa na ganin haka soma suka mimmiƙe tsaye tare dayi masa ƙawanya. cikin isa da kuma izza haɗi da kuzari ya fara taka steps ɗin benen. Tupic da idanunsa ke manne a jikin jirgin yay saurin faɗin "wow! Ubangiji yay halittar baiwar ƙyau ƙwarjini haiba da kuma cikar zati ban taɓa ganin Sarki wanda ya dace da sarauta irinsa ba,komai nasa nada banne,dobi yadda yake tafiya kamar wani ɗawisu,wannan shine THE NEW EMIR da ake magana na bilhas kenan masha Allah amma.." Afusace Sufyan yay saurin sanya hannu ya tushewa Tupic bakinsa cikin ƙasa da murya yace "haba Tupic mene haka ko yawo baka haɗiya sabida tsaɓar surutu,ni wlh na rasa halinwa ka ɗauko dan Allah ka dingayiwa bakinka linzami ok" rausayar dakai Tupic yay tare da haɗiye sauran maganar a bakinsa,ƙara gyara tsaiwarsa yay gaba ɗaya ya maida hankali ga Sarki Maleek dake taka steps ɗin cikin kuzari kamar wani zaki. cikin kuzari da jarumta yaci gaba da taka steps ɗin benen jirgin yayin Fadawa suke bayansa,gefe guda kuma Khamis ne riƙe da jakar kayan Sarki Maleek. sanya yake da wata hadaɗɗiyar milk ɗin alƙyabba wacce akai mata ratsi da kuran ganye. sai farin rawanin daya zagaye ƙyaƙƙyawar fuskarsa,sai farin glass daya manna saman idanunsa,yana tafe yana dugara sandar girmansa. da sassarfa Sufyan ya ƙarasu wajan babban abokin nasa,tsayawa Sarki Maleek yay tare da ware hannayensa,ganin hakan ya sanya Sufyan ya ƙarasa da sauri ya rungome abokin nasa. ɗan bubbuga bayansa Sarki Maleek yay tare da janye jikinsa. cikin girmamawa Sufyan ya fara zamewa zuwa ƙasa sai gaidashi. da sauri Sarki Sufyan ya sanya hannu ya ɗagosa kana ya ɗan dungure masa kai ya saki wani tattausan murmushi. "nayi farin ciki da zuwanka boddyna,ashe da gaske kake zaka halarci taron bikina" lumshe idanu yay tare waresu a fuskar Sufyan ɗin,kana ya ɗan matse hannun Sufyan ɗin dake cikin nasa,hakan ya tabbatarwa da Sufyan abinda Sarki Maleek yakeson faɗin. tun kafin so ƙarasu Tupic ya buɗe masa side ɗin baya,suna ƙarasuwa Tupic yay saurin faɗin "Allah ya ƙara maka lafiya sannu da zuwa" murmushi Sarki Maleek yay tare da miƙawa Tupic hannu sai a lkc laɓɓansa suka samu sa warewa kaɗan cikin ƙasa da murya yace. "Assalamu Alaika Tupic" baki Tupic ya saki domin baiyi tunanin yana jin hausa ba bare harya iya furtata,cikin motar suka shiga suma fadawan suka shiga wata. a hankali kuma cikin nutsuwa motocin suka fara tafiya zuwa unguwar gauters. tana zaune a parlour hannunta riƙe da glasa cup wanda aka cikashi da zuma da garin magani,yayinda hannunta yasha jan lalle na salatif,yay ƙyau sosai kasan cewarta farar mace,lallan ba ƙaramin haska fatar jikinsa yay ba. ita kanta abar kallo ce sabida wani sahihin ƙamshi dake fita a jikinta ba ƙaramin gyara akaiwa jikinta ba,komai na jikinta ƙamshi yake. amma kallo guda zakai mata ka fahimci zallar damuwar dake cikin ranta wacce ta kasa ɓoyiwa. saurin sakin glass cup ɗin hannunta tayi sabida bugawar da zuciyarta da tayi hakan yay dai-dai da tsayawar motoci a harabar gidan nasu. da raguwar ƙarfin daya rage mata ta miƙe tsaye tare da nufar window ganin hakan da tayi ya sanya Mom faɗin. "kalli shigar dake jikinki kuma kinsan manyan baƙine zazo shigo,oyyyya shige bedroom" goge hawayen fuskarta tayi ba tare data kalli mutanan da suke fiddowa daga cikin motar ba ta juya zuwa bedroom ɗinta. kai tsaye wani lafiyayya parlour aka kai Sarki Maleek su kuma fadawan aka ajjiyesu a nan ɓangaren masu aikin gidan. bayan ya shiga cikin part ɗin kai tsaye wani bedroom ya nufa yana zuwa ya fara rage kayan jikinsa,sabida zama da kaya a jiki ba al'adarsa bace. yana gama cire kayan ga rage daga shi dai wani dugun wando na wani tissue ɗin blue ɗin yadi,sai kuma farar singlet mara nauyi. zama yay saman wata sofa tare da zubawa ƙofar shiguwa idanu haka nan ya samu kansa da jin wata yunwa harya kasa daurewa. Cikin rashin kuzari da kuma takaicin aikin da Sufyan ɗin ya sata ta fara shirya breafast ɗin a cikin basket. saida ta gama shirya komai kana ta ɗauki kayan ta fara nufar part ɗin da Sufyan ɗin ya nuna mata. can ƙasa zuciyarta kuma wani tsoro haɗi da fargaba ne suka shigeta. haka kawai ta samu kanta cikin wani hali mara fassaruwa a zuciya. kanta a sunkuye take tafiya,yadda take tafiyarne ya sanya ma dai-dai cin hips ɗin juyawa a cikin abayar data saka. yayinda hannunta yake dafe da saitin zuciyarta still kuma idanunsa basu bar zubda hawaye ba. jin ta daki ƙofa ya sanya tayi saurin yin baya sai a lkcn da kula da cewa tazo inda aka nuna mata ɗin. ƙara juya ƙwayar idanunsa yay akan ƙofar tare da gyara zamansa,dukkan abinda yake na dauriya ne domin ji yake zuciyarsa kamar zatai tsalle ta faso waje. ajjiyar zuciya ta sauke a karo na biyu,cikin wata murya mai raunin gaske tace "Ya Allah helf me wannan tsoran na mene?" ta tambayi kanta a lkcn da take murɗa handle ɗin ƙofar tana tura kanta ciki taji ance... *79-80* *_Rinamaleek or Rinayusuf???_* "Little sis bani basket ɗin nan" da sauri da juya wajan Sufyan dake bayan yana magana,hannu na rawa ta miƙa masa basket ɗin ta juya ta fara tafiya domin shigewa cikin part ɗinta. Gajiyayyun idanunsa ya ƙara saukewa a jikin ƙofar ganin kamar mutum ne zai shigo,lumshe idanunsa yay lkcn da yaga wata ƙyaƙƙyawar ƙafa ta bai yana a gefen ƙofad wacce tasha jan lalle na salatif,ƙara runtse idanunsa yay sabida jin zuciyarsa na bugawa da ƙarfi,ɗan siriri tsaki ya saka mara sauti sakamakon jin Sufyan nayi mata maganar ta koma. haka kawai yaji yana son ganin yarinyar da take ƙoƙari shiguwa,ganin bashi da wani abu mai muhimmanci da zaice haka ya sanya yay shuru tare da lafewa a jikin sofar da yake kai. Da sallama Sufyan ya shigo fuskarsa ɗauke da murmushi ya ajjiye basket ɗin a gaban Sarki Maleek tare da jawo wani ɗan ƙaramin danning table. cikin farin cikin daya kasa ɓoyiwa yace. "Am sorry boddy na barka da yunwa,wacce yarinyar dana sanya ta kawo maka abincin itace lazy gril" ware idanunsa yay wanda suke a lumshe kana ya ɗauki bottle water mai sanyi tare ɓalle murfinsa bottle ɗin ya kafa a bakinsa. sai daya sha fiye da rabin bottle ɗin kana ya sauke wani zazzafa numfashi wanda yake nuni da duniyar tunanin daya tafi a wannan lkcn. a zahiri idan ka ganshi zaka ɗauka duk yaji maganganun da Sufyan ɗin yake faɗe,amma ina sam abin ba haka yake ba,domin ya daɗe da tafiya tunanin sahibar tasa da kuma yadda zai ya sameta. yana da ƙarfin quiwa amma a kanta kuma a dalilinta yana so ya maida kansa wani sakare,domin da gaske komai nasa neman ƙwancewa yake,yana so ya zama zautacce a dalilin zazzafar soyayyarta wacce tayi masa muguwar kamo. ko kowa zai yarda cewa ita ba mutum bace shi har abada bazai taɓa yadda ba,sai lkcn data bai yanar masa a siffarta ta aljanu. idan ya tuna da ita ƙara sonta yake. idan akai maganarta ƙara sonta yake. idan ya ganta ƙara sonta yake. dukkan wani motsi nata baya tafiya saida soyayyarta. ƙara lumshe idanunsa yay haɗi da taune laɓɓansa,yayinda ya ƙara shigewa cikin luntsumammiyar kujerar. a kuma lkcnne wani sabon yanayi mara fassaruwa ya fara bai yana garesa,cikin dakiƙo kaɗan tsigar jikinsa ta fara tashi yayinda wani sihirhirtaccen sanyi ya fara ratsa shi. haka ya faru ne sabida soft pink lips ɗinta da suka bai yana garesa. a kuma lkcn ya fara tuna mood ɗinsu na ranar kilisa koda wasa ko a mafarki mai taɓa tunanin zai kissed wata rayinya wacce ba muharramarsa ba sai ita,tasa ya ƙarya dukkan wani tanadinsa a kan mace,zazzafar ƙaunarta daya keji ya sanya yay hakan ba tare daya sani ba. duk wannan girman soyayyar amma Abbunsa bai gani ba yake ƙoƙari haɗashi da wata ɗiya mace ba ita ba. tayaya zai iya rayuwar aure da ita? tayaya zai bata dukkan wata kulawa daya dace ko wanne namiji ya bawa matarsa. ina sam bazai iya ba,koda ace bazai taba kasan cewa da Rinaarsa ba.. Da idanu kawai Sufyan ke binsa dashi can ƙasan ransa kuma yana mamakin zurfin ciki irinna abokin nasa,tun a airport ya lura aƙwai abinda yake ci masa zuciya,yay tambayar amma a banza,ko tankashi bai yiba. hakan tasa yanzu ma bai kulasa ba domin yasan bazai taɓa gaya masa sirrinsa ba. numfashi ya sauke yace. "boddy abinci fa?" Saukar maganar ta Sufyan ya sanya shi dawowa cikin haiya cinsa,a kasalance ya buɗe fitanannun idanunsa wanda sukai jaa kaɗan sabida tsaɓar hurt feelings ɗinsa da damunsa. numfashi ya sauke a hankali tare da pouting lips ɗinsa. a hankali ya zamo daga kan sofar ya zauna a ƙasan carpert cikin nutsuwa ya fara buɗe food flast ɗin dake gabansa. da white rice with carrot ya fara cin karo,sai kuma onion soap,sai kuma farfesun kaji wanda yasha kayan ƙamshi,gefe guda kuma fruit salt ne,da kuma haɗin cousilo,wani ƙaramin flast ya gani,ji babu ƙauri ya buɗe flast ɗin ƙamshi daya daki hancin sane ya sanya yay saurin lumshe idanunsa few minutes ya ƙara saukesu akan flast ɗin. dambun shinkafa ne wanda yaji carbet da kuma bushasshan kifi haɗi manyan gyaɗa da kuma carrpot sai albasa. sai ƙamshi yake. ganin kamar yafi son dambun ne ya sanga Sufyan ɗaukan plat ya zuba masa kusan ciki,kana ya tura masa gabansa. lemon ginger wanda Zarina tayi ta tsiyaya masa a glass cup. cikin nutsuwa ya ɗura hannunsa akan spoon ɗin tare da ɗebo dambun yana da sauri ya lumshe idanunsa sabida wani daɗi da kuma garɗin gyaɗar daya ratsa bakinsa,musamman ɗanɗanon kayan ƙamshi. cikin nutsuwa yake tauna dambun a bakinsa har yaci kusan rabi. turewa yay daga gabansa kana ya ɗauki lemon ginger'n ya kafa a bakinsa wani ɗanɗano yaji wanda bazai taɓa manta lkcn daya fara shan lemo irinsa ba. tabbas yasan wannan kalan abun amma a ina? wani murmushi ya saki lkcn daya tuna zamansu da ita a bilhas a watan ramadan kuma biyu ga wata a wannan ranar ta haɗa masa wannan lemon. jin babu banbanci da wata tayi ne ya sashi saurin shanyewa tare da juyawa ya kalli Sufyan tabbas so yake ya tambayesa wacece tai wannan lemon amma ya garara koda ware lips ɗin sane bare ya samu damar faɗin wani abun. Ganin kallon da yake masa ne,ya sashi jawo jug ɗin lemon a tunaninsa ƙari yake nema. hakan tasa ya cika masa glass cup ɗin dashi,jinjina kai kawai yay ga mamakin Sufyan yaga ya ƙara shanye lemon a taƙaice saida ya shanye kusan cikin jug ɗin. yana gamawa ya ƙara shanye raguwar ruwan sanyi dake cikin bottle ɗin kana yay ƙyasa cikin wata ƙawatacciyar murya mai amo yace. "Allahamdulillah" Dariya Sufyan yay yace "yanzu duk faɗin kana jin yunwa iya ɗan abinda za kaci kenan,gsky boddy matarka zatai kallo" harara Sarki Maleek ya watsawa Sufyan tare faɗin "tunda na zama tom da jerry dole ai a kallan mumu kawai" "a'a maid wuƙar gobe idan akayi ɗauri a lkcn kaima zaka tafi kosai washe gari?" miƙewa Sarki Maleek yay tare daya tsuna fuska kamar bazai tanka Sufyan ba sai kuma yace "ji iskanci ubane zan zauna nai maka?"miƙewa shima Sufyan yay kana yace "au na manta ashe kaima ango ne,uhm soo sorry matan Sarki Maleek amma zaki haɗo da zakin zakuna,ina tausaya maki" tsaki Sarki Maleek yaja tare da shige part ɗinsa a ransa yana faɗin "abune mai wahala idan bata suma ba..." ɓangaran Zarina a sanyaye ta faɗa kan bed ɗinsa,a kullum tana ƙara samun kanta da sabuwar soyayyarsa,amma a yau a inda ta keji game dashi nada banne,babu shakka shiɗin namijin daya kai a soshine,a kullum kuma a koda yaushe ƙara yi mata ƙyau yake a cikin baccinta. mirginawa bed ɗinta tayi tare dasa hannu ta dafe saitin zuciyarta dake bugawa tamkar zai tsage ya rabe gida biyu haka ta keji. tana nan zaune taji an turo ƙofar tare lumshe idanunta tayi domin tasan Mom ce,ga mamakinta sai taji muryar Mamu a kanta na faɗi "maza tashi ki shanye wannan zumar da nonon da nake fama dake,haka za'a kaiki gidan mijin babu gyara kijimin da yarinyar,yanzu zamani ya sauya da anshiga ciki za kiga yarinyar da ciki kamar wacce tasha a ruwan al'wala maza tashi" turo baki tai gaba tare da kallon Mamun cikin muryar kuka tace "haba Mamu ku tausayamin mana,kusan auren nan basu nake ba,amma kuzo kuyita takurani haba dan Allah,ku barni naji da abinda yake damuna zuciya ciwo ji nake kamar zata fito waje" ta faɗa yayinda wasu hawaye ke ambaliya a cikin idanunta. "kee shafamin lafiya banson zancan banza,idan bakiso shi yana so,kuma sannu a hankali zaki soshi,banda zamani ba mu lokacinmu ina muka san wata soyayya basai dai kiga mijin da aka aura maki ba a ɗakinki ko zance bayi muke ba,maza shanye ƙirji duk yay sama amma kice baki son aure sabida sakalci" ita dai Zarina bata ƙara cewa komai ba ta miƙe ta nufi inda wayarta take tana ringing ganin wata number babu suna yasa taja tsaki hakan kuma ya tabbatar mata da cewa Yusuf ne,wajan bed ɗin ta dawo tare da karɓar glass cup ɗin ta kafa abakinta jin zaƙine yasa ta shanye tass kan ta bawa Mamu cup ɗin. wani sabon kirane ya shigo watar ganin hakan yasa babu tace 'ko ki ɗaga kirannan ko kuma yanzu naje na kira ubanki Audu tunda ni ba tsorona kike ji ba" Raurau tayi da idanu kafin ta sanya hannu tai picking call ɗin,daga can ɓangaran ya saki wata ajjiyar zuciya tare da faɗin. "beautyna na kasa jure rashinki gani nake gobe tayimin nisa" ya mutsa fuska tayi ganin Mamu a samanta ya sata faɗin "Allah sarki" murmushi yay tare da faɗin "beautyna mene kike tana dar mana gobe a gidana wallahi da gaske ina sonki har bansan yayane zanyi ba" "Uhmm"shine amsar data bashi a taƙaice,ganin ya zage yana surutu wanda ita harga jinsa take tamkar yana dukan brain ɗinta ne ya sanya cikin sauri ta tari numfashinsa tace. "zanyi aiki sai an jima" kafin yay magana ta kashe wayar miƙewa tayi ta nufi wajan dressing mirrow'n wani mugun ƙyau taga tayi jikinta sai shaining yake,komai yaji fresh skin ɗinta ya koma tamkar bayan ƙwai sabida santsi da kuma sheƙi. tsaki taja tunawa da duk wannan ƙyan ba wanda ta keso ne zai gani ba. vail ɗin a bayarta ta ɗauka tare da ɗaukan hand bag ɗinta ta zura wani flat shoe mai ƙyau kana tai waje. ganin babu kowa a parlour yasa kai tsaye ta nufi compound na gidan tana gaba taji alamun ana tafiya a bayanta,ganin bazai huce Tupic bane ya saka ko juyawa batai ba. Cikin nutsuwa yake kallon tsarin halittar bayanta musamman ma dai-dai cin hips ɗinta dake juya a cikin duguwar riga,a hankali ya ɗaga idanunsa zuwa ga dugan baƙin gashinta wanda ya bai yana ta ƙasan vail ɗinsa. da sauri ya dafe saitin zuciyarsa sabida bugawar da tayi masa,sosai yake son ganin fuskar wannan ƙaramar yarinyar hakan tasa ya ɗan ƙara sauri wajan tafiyarsa,shima Sufyan saurin ya ƙara amma duk saurinau kafinsu iso ta shige cikin motar,tana shiga ta lumshe idanunta. tsaki yaja kaɗan sabida rashin ganinta da baiyi dalilin baƙin glass ɗin dake banne a jikin motar yana kallo drever yaja suka bar harabar gidan Sufyan kam tunaninsa sauri yake zuwa masjid sabida tada iqama da akai,cikin nutsuwa suke tafiya da sauri fadawansa suka mara masa baya,tare da rufesa da manyan rigunansu,a haka suka shiga cikin masjid ɗin dake wajan gidansu Zarina.. Kasan cewar ansan da labarin zuwan sarin bilhas ɗin wato Sarki Maleek ya sanya masallacin ya cika domin kowa burinsa bai huce yaga Sarkin idanu biyu ba,mutane da yawa hamdala suka dingayi tare da faɗin "Allahu akbar"ba kaɗai suka razana da ganin ƙyansa da kuma ƙwarjinsa haɗi da cikar zatinsa. duk inda ya ratsa zubewa ake ana gaidashi,haka ya dinga ɗaga masu hannu idan mutun nada girma har ƙasa yake gaidashi,a dole yake biye basu sabida a tunanin bai dace suyi hakan ba,sabida cikin masallaci suke,amma ina su farin cikin ganinsa ya hana su gane abinda yake ganewa. har sahun gaba ya tsaya shida Sufyan sai Tupic da kuma abokin Tupic ɗin. cikin nutsuwa sukai sallah nanma saida Sarki Maleek yay wa'azi mai ratsa jiki wasu hadda kuka sunaji dama shine sarkin garinsu. bayan sun kammala ne suka nufi gida a babban parlour suka haɗu da Mom da kuma Mamu,cikin farin ciki Mom ta tarbesa shikam ko a jikinsa haka yaje ya rungometa yana jin soyayyarta a ransa,haka Mamu ya gaidata,cikin jin daɗi Mom tace. "hala Sufyan ya tsareka da shegiyar maganarnan tasu da babu aya shiyasa bamu ganka ba" murmushi yay domin yasan gsky ta faɗa indai surutu ne masha Allah, haɗe rai Sufyan yay tare da faɗin. "Haba Mom nike da magana ai wannan aikin Tupic ne..." "Me Tupic yay ake kiran sunansa sabida anga baya nan ko?" Tupic dake shiguwa yay saurin tarar numfashin Sufyan ta hanyar faɗin hakan. Mom itama dry tayi tace "toya isa haka nan yanzu zaku fara mitar taku kamar a kanku aka fara Tagwaye" ahankili Sarki Maleek ya fara ɗaga idanunsa saitin inda yake ganin kamar inuwar photo kafin yakai ga ƙarasawa wayarsa ta fara ringing,juyawa yay ya nufi part ɗin da aka saukesa. yana tafe yay picking call ɗin tare da manne wayar a cikin aljihunsa. daga can bagaren a garin bilhas Abbu ya gyara zama yace "Maleek bana hausa dakai ka sani ka hanzarta dawowa da zarar an kammala ɗaurin auren nan kaji ko?" jinjina kai yay danshi yama manta da batun za'a ɗaura masa aure,shurun da yayine ya tabbatarwa da Abbu Maleek ɗin ya amsa kamar yadda ya saba amsa magana. ci gaba da magana yay "yawwa na gyara part ɗin an zoba komai sabo hatta fadar an sauya fenti tare da wasu abubuwa ka kawai ake jira nayi kewarka dear" sai a lkcn Sarki Maleek ya lumshe idanunsa tare fa fesar da huci mai zafi yace "missed you too Abbu saina dawo"yana faɗin hakan ya ƙarasa shigewa bedroom ɗin sabida kansa da yaji yana sara masa. yana shiga ya zare alƙybbar jikinsa tare da zare sauran kayan ya rage daga shi sai boxer jin kamar fever na shirin kamasa ne yay saurin faɗawa bathroom tare da sakarwa kansa ruwan shower,ajjiyar zuciya ya dinga saukewa sosai ruwan ratsa jikinsa tare da dukan kansa. yana gamawa ya zare boxer ya saƙale tare ɗaukan bathrope ya sanya a jikinsa. cikin jarumta da kuzari ya fito daga bathroom ɗin ya faɗa kan bed tare da lulluɓe jikinsa da duvet sabida jikinsa da yaji ya fara rawar sanyi,teeths ɗinsa ya datse sabida saman mararsa dake karta masa sai a lkcn ya fahimci ciwon cikinsa keson dawowa wanda rabonsa dashi tun abinda Rinaaansa tayi masa. sosai jikinsa ke rawa sabida zafin zazzaɓin dake ratsa naman jikinsa. sabida jikin babu daɗi ga kuma tarin gajiya few minutes bacci yay gaba dashi. Zarina "ki shiga cikin ruwan zafin nan ki tabbatar kin ɗauki 30minutes a ciki kinji ko,idam yay sanyi saiki zuba wani kana ki zuba wannan ruwan turaren kiyi wanka da wannan sabolun ok" kaita jinjina tare da zare ƙaramin towel ɗin jikinta ta shiga cikin jakuzzie'n,ganin hakan ya sanya Mom fita. kamar yadda Mom tace haka tayi sai gashi jikinta ya ɗauki wani ƙamshi na musamman ko ina na jikinta ƙamshi yake fitarwa,haka ta fito daga cikin bathroom ɗin nan taga wani sabon lotion da aka ajjiye mata cikin sauri ta shafa sabida iskar dake kaɗawa gari da dukkan alamu hadarine ƙwance. tana gamawa ta gyara kanta wanda ɗazo taje saloon. wani t.shirt da three gauter ta ɗauka ta sanya a jikinta,sabida daɗin da jikinta yay mata ne ta faɗa bed itama nan bacci ya ɗauketa. A daddafe yay sallar magrib da isha'i ya ƙwanta sam bai bari ansan cewa bashi da lpa ba,a haka ya ƙwana da wannan ciwon cikin haɗi da marar sam baiyi tunanin zaiga wayewar gari ba. washe gari Misalin 11 na safe ƙofar gidan Alhaji Abdallahi ya cika da mutane,duk inda ka gilma manyan mutanene wanda suka amsa sunansu. wasu daga Istanbul,wasu kuma daga Ghana,wasu daga Cameroon,yadda mutane suka cika ƙofar gidan saika ɗauka bikin ƴar ƴan sarki za'ai ko kuma na shugaban ƙasa. acan cikin gida angwaye sun shirya cikin wata ɗanyar shadda ta gezna,ba ƙaramin ƙyau sukai ba,musamman Sufyan duk da cewa kamarsu ɗaya amma shaddar tafi amsar Sufyan ɗin sabida yafi Tupic jiki. cikin shigar babbar riga da kuma baƙar hular tankaran,haɗi da wani black compet shoe. sai baza ƙamshi suke,suna fitowa Mamu ta rangaɗa guɗa tare dayin juyi a gabansu domin biki yara uku ba wasa ba,murmushi gaba ɗaya sukai tare da rungometa ganin lkc najane,ya sanya Sufyan zare jikinsa ya nufi part ɗin Sarki Maleek ƙarar ruwa da yaji a bathroom ya tabbatar masa da wanka yake,juyawa yay sabida yana da manyan baƙi a wajan ɗaurin auren dan haka yay ficewarsa a cewaraa ya tawo daga baya. ƙara taro ruwa yay a jikin sink tare da kaiwa fuskarsa ya shafa a hankali ya sauke numfashi tare da ɗago kansa,makeken mirrow'n dake jikin bangon bathroom ɗin. faffaɗan ƙirjinsa ya zubawa idanu ganin yadda gashi yay ƙwance lub abinsa,ya tsuna fuska yay domin still yana jin ciwon marar,a hankali ya zare boxer dake jikinsa,ɗan ware manyan fitannannun idanunsa yay ƙara dubawa yay da ƙyau still dai abinda yake gani shiɗinne,a hankali ya sanya hannu ya shafi saman mararsa dake dripping ba tare da wani dalili ba,shin daman hakan na kasan cewa? daman mutum na iya fitar da wani abu babu wani dalili?ko kuma ciwon marar sane ya sanya faruwar hakan?ganin bashi da wata amsa ne ya sanya ya ƙarasa gaban shower ya sakarwa kansa ruwa.. sosai yaji daɗin ruwa saida ya ɗauki wajan 29minutes kana ya ɗaura towel a waist ɗinsa ya nufi waje. ganin idan baiyi da gaske ba kasala na neman rufesa ya sanya ya fara shafa lotion saman chocalate skin ɗinsa,yana gamawa ya ɗauki body spray ya fesa,inda aƙwatin kayansa take yaje yana zuwa ya zauro wata light blue ɗin shadda mai masifar ƙyau,yadda take ɗaukan ido kaɗai zai tabbatar maka da yawa kuɗinsa,cikin zallar izzarsa ya fara sanya kayan a jikinsa,yana gamawa ya warware babbar rigar ya sanya a jikinsa,Wow!! haɗuwar fata mai dubu da kuma blue ɗin abu,faɗin ƙyan da shaddar taiwa fatarsa ɓata bakine. knoking ƙofar akai juyawa yay kamar zai shuru sai kuma yace. "come in" da sallama Khamis ya shigo hannunsa ɗauke da wata farar alƙyabba da kuma wani sabon rawani mai kalan dark blue. cikin muryar nutsuwa Khamis yace. "Brother gashi ka sanya"ya faɗin hakan yana ware alƙyabbar da mamaki yake kallonsa yana son tambayar a ina ya samu amma girman miskilancinsa ya hanashi tambaya. ƙwaɓe fuska yay domin kayan sunyi masa nauyi a jiki,bisa dole badan yasu ba ya ware hannayensa Khamis ya zura masa alƙyabbar tare da ɗura masa rawanin. juyawa yay ya kalli mirrow'n ɗan ware idanunsa yay sabida shikansa ya tsorata da ƙyan da yay,sai a lkcn ya kalli adon alƙyabba farar ce wacce akaiwa ado da light blue ɗin zare,banda zagayayyiyar fuskarshi babu abinda ake ganin,farin bluetooth ɗinsa ya manna a kunne kana ya zaro farin glass ɗinsa daga cikin gidansa ya manna a farar idanunsa. sandar girmansa ya ɗauka wacce ta kasance ta zallar azurfa ƙara covering jikinsa yay da alƙyabbar kana ya kalli Khamis ɗan gyaran murya yay tare da sauke numfashi wajan seconni yace. "ka shirya kayanmu nanda 30minutes zamu huce" ciki girmamawa Khamis ya durƙosa yace "angama Allah ya ƙara maka lpa da girma"hannu yasa ya dungure masa kai. hawainiya kenan ko kuma mace ɗawisu amma sarautar Sarki Maleek tada bance da sauran. hannu yasa a saman handle zai buɗe sai kuma yaji an buɗe murmushi ya saki ganin Sufyan sai washe baki yake. rungome juna sukai kana Sufyan ya saki murmushi yace "nai fushi har akai ɗaurin aure baka fito ba" jinjina kai yay tare da matsa hannun Sufyan yace "happy marriage life"cikin farin ciki yace "you too boddy nasan yanzu kaima an gama naka ɗaurin auren"lumshe idanunsa yay tare da haɗeye wani yawo mai ɗacin gaske cikin ƙasa da murya yace "muje yanzu zamu huce airport ɗin Abbu nacan jira,but first zan fara zuwa wajansu Abba muyi sallama"a tare suka jera har Khamis daya fito hannunsa ɗauke da aƙwatin kaya. a babban parlour suka tsaya kamar ance ya ɗaga kansa cikin sauri ya zare glass ɗin idanunsa tare dayin baya sabida jirin da yaji yana ɗibansa. cikin sauri Sufyan ya taresa haɗi da faɗin "sannu boddy baka da lpa ne?"baki na rawa Sarki Maleek ya nuna makeken photon Zarina dake manne a parlour tare da faɗin "My Rinaa tana ina ka nunamin ita yanzun nan itace yayewar damuwata"cikin rashin fahimta Sufyan yace "Wai Zarina ai yau aka ɗaura mata aure yanzu haka sunyi nisa da inda za'a kaita gidan mijinta Yusuf"cikin kiɗima yasa hannu ya dafe kansa wanda ya keji kamae zai rabe gida biyu,cikin tashin hankali da kuma kiɗima ya fara faɗin "innalillahi wa'inna ilaihir raji'un"hannu yasa ya dafe saitin ƙirjinsa tare da fara tari a hankali,ganin tarin yay yawa ne ya sanya Sufyan yay saurin ɗauko bottle water duk yadda yasu Sarki Maleek yasha ruwan ƙi yay,a hankali tarin ya fara cin ƙarfinsa hannu yasa a bakinsa tare dayin wani tarin saiga gudun jini ya faɗu,cikin tashin hankali Sufyan da Khamis yace "what!! blood"a hankali idanunsa suka fara rufewa yayinda jini yaci gaba da fita daga bakinsa. da sauri Sufyan da Tupic daya shigo yanzu suka ɗauke tare da nufar mota dashin ganin hakan ya sanya Fadawan suka shiga mota,a waya suka faɗawa Abba da kuma Abbu,cikin tashin hankali da kiɗima Abbu yace maza ayi bilhas dashi. haka suka nufi airport suna zuwa direct airplane ɗin da aka tana da dominsa,can baya suka ƙwantar dashi Khamis na kusansa,sai kuma fadawa,Sufyan yaso ya bisu amma babu yadda yaso dole saidai daga baya yana kallo jirgin ya ɗaga haka suka koma gida jiki babu ƙwari. bilhas cikin nutsuwa Dr yake duba Sarki Maleek tare da gyara masa drip ɗin dake hannunsa. "Dr wanne hali yake ciki yanzu?" cewar Abbu,cikin sarewa Dr ya kalli Abbu yace "bazan iya cewa Sarki Maleek zai rai ko kuma zai mutu ba,domin mutuwarsa ba a hannuna take ba,amma tabbas yana cikin wani hali zuciyaraa gaf take da kamuwa da mugun ciwo,damuwa tai masa yawa dole a kiyaye" numfashi Abbu ya sauke yace "Innalillahi yanzu Dr mene Abinyi?" gyara tsaiwa yay yace "mafita ɗaya a nema masa abinda zuciyarsa keso shine mafi sauƙi nizan tafi zuwa ko wanne lkcn zai iya farkawa"yana faɗin hakan ya ɗauki first aid box ɗinsa ya nufi waje. zuba masa idanu Abbu yay ganin Maleek ɗin na sauke numfashi da ƙyar,hanunsa riƙe da saitin zuciyarsa. lkc guda ya faɗa tare dayin wani fari.. juyawa Abbu yay ya fita tare da nufar parlour anan ya iskesu,kallom yadda take kuka yay kamar ranta zai fita cikin kuka tace "Dan Allah Abbu kada a bari rayuwarsa ta salwanta,ina son mijina anema masa abinda ya keso dan Allah" jinjina kai Abbu yay kana ya kalleta yace "bansan yaya zanyi ba,amma tashi kije ga mijinki ki bashi kulawa ya kasan ya farka kinan koda abinda zaki masa"jiki na rawa ta miƙe ta nufi ɗakin. misalin biyu da rabi ya fara buɗe idanunsa da sukai masa nauyin gaske,saurin maida idanun yay ya rufe sabida wani haske daya gani,a hankali kuma ya ƙara buɗe idanunsa harya gama saukesu akan drip ɗin dake maƙale a hannunsa,lumshe idanunsa yay yana zuciyarsa tamkar zata faso ƙirjinsa ta fito,cikin murya mai rauni da kuma sarewa yace "Ya hayyu ya ƙayyumu"da sauri ta juya daga inda take zaune wata zabura tayi sabida ganinsa yana ƙoƙarin zare drip ɗin hannunsa. jin alamun mutum kusanshi ya sanya ya juya a hankali wacce ya gani zaune gabansa ce ya sanyay sauri mirginawa gefe tare da faɗin "My Rinaaa. *81-82* Lumshe idanu tayi lkcn da taji sautin zazzaƙar muryarsa a cikin kunanta,ƙara sautin kukanta tayi tare da cusa kanta tsakanin cinyoyinta taji gaba da rera kuka,ta rasa wanne kuka take,shin kukan farin ciki ne?ko na damuwa da halin daya shiga ta dalilinta?ta kasa fahimtar komai ita kanta tana son taji wasu sirri da aka ɓoye mata,shin mene fa'idar haɗata da Yusuf ansan bashi zata aura ba? Cikin son tabbatarwa kansa abinda yake gani ya ƙara mirginawa kusanta,tare da zuba mata rikitattun idanunsa wanda suka janye suka ƙara jaa sabida zallar damuwar da yake ciki. sosai ya tsaya kallonta daimond ring ɗin hannunta daya gani ya ƙara tabbatar masa da cewa itace dai bawai gizo tayi masa ba. tayaya hakan ta kasance?mene ya saka Abbu yace ya auri Meyrah bayan ba ita yake gani yanzo ba?shin daman Abbun nasa yasan inda Rinaa take?tayaya ya sani?menene makomar Meyrah?kodai mata biyu Abbun ya ɗaura masa aure dasu? wannan tulin tambayoyin sune a cikin zuciyarsa amma babu wanda yake da amsarsu sai Abbunsa. tattausan hannunsa ya ɗura a kanta tare da ɗago kan nata baki ɗaya. ƙara matsawa yay kusanta tamkar zai tsaka ƙirjinsa ya maidata ciki. ɗaya hannun ya saka ya ɗaga haɓarta dashi nan take full face ɗinta ta bai yana garesa. saurin runtsa idanunsa yay sabida wani mugun ƙyau da tayi masa a cikin idanunsa. a hankali yaji gudun zuciyarsa na ƙara domin gani yake har yanzo kamar cikin mafarkin daya saba yake. soft pink lips ɗinsa ya zubawa idanu ganin yadda take ta taunesu tamkar zata raba gida biyu. innocent face ɗinta ya zubawa idanu tamkar wanda yake son ganin wani abu. cikin raunin zuciya da kuma sabon yanayin daya samu kansa ya riƙe tafin hannunta tare da murzawa kaɗan. kana ya ƙara matsa jikinsa harya kasance komai masu ya zama ɗaya. lap ɗinsa a saman nata,hakama face ɗinsu na gogar na juna. hannunta dake cikin nasa ya ɗura bisa saitin ƙirjinsa. wasu tagwayen ajjiyar zuciya suka sauke gaba ɗayansu. yayinda sanyin tafin hannunta ya ratsa saman fatar ƙirjinsa,hakan ya sanyashi sakin ajjiyar zuciya wacce take nuni da wani abu na musamman a cikinta. ana ɓagaren kusan hakanne domin hannunta ne ya sauka akan tsinin nipples ɗinsa wanda suke a bai yane dalilin hakan itama ta saki ajjiyar zuciya. shuru gaba ɗaya sukai baka jin komai sai sautin saukar numfashi da ƙarar haɗewar teeths ɗinsa wanda har yanzu suke rawa sabida raguwar zafin zazzaɓin da bai gama sakinsa ba. wani zazzafan numfashi ya sauke mata a saman fuskarta cikin wata kasalalliyar murya mai tafiya da tunanin dukkan wata cikakkiyar mace balle indomie generation like her. ƙara sauke numfashi yay tare da manne hannunsa a ƙirjinsa cikin son dai-dai ta muryarsa yace. "Why? mene hakan why Rinaa all this na mene?koke kika zaɓi hakan?hawayena ya zuba dalilinki,na rasa nutsuwata dalilinki,na ratsa farin ciki dalilinki,gashi yanzu zuciyata daf take da bugawa dalilinki?mene yasa kika tafi kika barni?mene yasa kika rabu da zuciyar data mace a kanki,kece farin cikin Maleek,kece komai nasa,bana jin zan iya rayuwa dai-dai da kowa idan babuke,kin zama jinin jikina kece bugun zuciyata,kecw rayuwar da farin cikin Maleek Bilyam Sufrak Bilhas,menai maki da zafi haka?gayamin yanzu na hukunta kaina kona samu ki sassautamin" Tunda ya fara magana take girgiza kanta tare da ƙara sautin kukanta,bata taɓa tunanin zai buɗe baki yay mata magana ba sabida ganin matsayin da yake a yanzu,sai gashi yanzu ya zage yana gaya mata halin daya shiga dalilinta,shin yanzu ita mene za tace masa?yadda yake sakar mata numfashi a cikin kunnanta tare da murza tafin hannunta,hakan yasa ta kasa daure,sabida ji take tamkar ana watsa mata wani abu a cikin jikinta,ga wata wutar sonsa da take ƙara yawa cikin zuciyarta,runtsa idanu tayi da ƙara sabida soft lips ɗinsa daya sauka a cikin kunnanta haɗe da danshin silava ɗinsa. ji tayi mararta ta ƙulle ga wani abu dake mata ƙaiƙayi a saman red nipples ɗinta ba zata iya ba,ba zata iya jure wannan abun ba,hakan tasa ta fashe da kuka tare da cure jikinta waje guda. a hankali ya ware idanunsa daya gama rinewa tare da janye bakinsa dake kunnanta,a hankali yaji tsigar jikinsa na tashi zazzabin dake jikinsa na ƙaruwa. ƙara matsawa yay kusa da ita tare da sanya dukkan hannunsa ya ɗagota zuwa kan cinyarsa,henna ɗin manne a yatsun hannunta ya zubawa idanu. numfashi ya sauke a hankali ya ɗura kansa a shoulder ɗinta tare da zagaye hannayensa a waist ɗinta. saukar wani abu mai zafi a bayanta ne ya sanya tayi sauri janye jikinta daga nasa tare da kallonsa. hawayen data gani a saman fuskarta ya sanya tai saurin sanya tafin hannunta ta fara share masa hawayen cikin kuka tace. "Na soka a cikin zuciyata tun bansan wani abu wai shi So ba,na rayu da soyayyarka,kullum kaina abin shirta,kuma kullum abu mafi soyuwa da nake gani cikin bacci na,babban jin daɗin na rayuwa dakai a matsayin masoyi ba tare da nasan kaine abinda nake so kuma nake ƙauna ba,tunda ce banga fuskar da nake gani amafarkina ba,amma hakan basa naƙi amincewa dakai ba,na rayuwa dakai a lkcn da kaina yake a juya,sannan nabar wannan masarautar a lkcn da nasamu kaina,nabar masarautar cikin jimami da kuma kewan wani abu wanda bansan ko menene ba,ashe kaine abinda na bari,na rasa farin ciki jin daɗi ƙwanciyar hankali,kullum zuciyata cikin begenka take,na kasa ci da sha sabida rashinka kusa dani,ina roƙon Allah ya bai yanamin kai koda a matsayin aljanine na yarda na amince zan zauna da kai a hakan,shin tayaya kake tunanin zan rabu dakai a yanzu bayan kasan kaine muradi da fatan Zarina,dan Allah ka daina kuka,zubar hawayenka tamkar zubar dalmane a cikin zuciyata,shin tayaya kake tunanin za'a iya raba uwa da ɗanta?tayaya kake tunanin za'a hana ɗan adam shaƙar iska?tayaya kake tunanin zuciyar Zarina zata daina sonka bai gane rayuwarta ina sonka ina sonka a kullum a kuma koda yaushe har ƙarshen rayuwata" Wata hawiyar runguma yay mata rai saida tayi ƙara,sosai ya matseta a faffaɗan ƙirjinsa yana sauke ajjiyar zuciyar. wasu hawayenne suka ƙara fita daga cikin idanunsa. bakinsa ya tura cikin kunnanta tare da sauke wani zazzafan numfashin,cikin muryar raɗa yace. "kibarni nai kuka en matana,kuka ya zamemin dole,kece ta farko da kika fara ganin hawayen Maleek,kisan mene yasa?" girgiza kai tayi tana ƙara matse jikinta sabida abinda yake mata a kunne. murmushi ya saki a lkc na farko yace. "soyayyarki tayimin yawa,gaki dai ƴar ƙwaila amma kin samu nasarar ƙwace zuciyata,wannan kukan da kika inayi na jin daɗi da farin cikin zuciyata ta samu abokiyar rayuwarta ne,yau zan kasance dake a cikin jikina zanji ɗumin jikinki" Ɗan waro idanu tayi dan batai tunanin abinda zaice kenan ba,shuru sukai gaba ɗaya suna sauraran bugun zuciyoyinsu dake bugawa a tare. Murmushi Meyrah ta sauke a zuciyarta tana jinjina ƙarfin soyayyar da sukewa junansu,raba wannan masoya biyun ba ƙarami abu bane,Allah kaɗai yasan son da sukewa junansu. hannu tasa ta ɗan bubbuga dressing mirrow, a tare suka ɗago kansu,wata kunyace ta kama Zarina cikin sauri ta janye jikinta daga na Sarki Maleek tare da sunkuyar da kanta. Ganin Meyrah yasa Sarki Maleek haɗe ransa tare da kafeta da idanu tana jiran yaji mene ya kawota wajansa at this time. kanta ta sunkuyar ƙasa domin ba zata jure ganin ƙwayar idanunsa ba,baki na rawa tace. "Allah ya ƙara maka lpa da nisan ƙwana Abbu yace kazo kaida Fulani" bata jira abinda zaice ba tayi saurin barin ɗakin,domin sam ba zata jure ganin abinda ya kewa Zarina ba sai shisshinata yake shiko kunyartama ba yayi. tana fita Zarina ta sauke ajjiyar zuciya tare da janye jikinta ta miƙe tsaye. shuru yay mata sai kallonta kawai da yake tamkar zai cinyeta,ganin bashi da niyar tashi yasa ta gyara murya tace. "Allah ya taimaki sarki Allah ya ƙarawa Sarki yawan rai ya kamata ka amsa kira" maimakon yay magana sai mirginawa da yay gefe ya ƙwanta abinsa tare dayin lamo yana sauraran bugun zuciyarsa daya fara dai-dai ta. tsayawa tayi tana ganin tsagwaran miskilanci wato dai ita sarauta ta musammance a ko ina tana iya motsawa,domin ta fahimci sarautar tashi ce ta motsa. lumshe idanunta tayi tana ƙara godewa Allah daya bata SARKI MALEEK a matsayin miji,tana jin babu na biyunsa a ƙyau,haiba,ƙwarjini,ilimi,cikar zati,babu abinda yafi birgeta a jikinsa irin faffaɗan ƙirjinsa wanda yaje cike da gashi baƙi siɗik sunyi ƙwance abinsu lub lub sai sheƙi suke alamun suna samun kulawa. uwa uba red soft lips ɗinsa da suka kasance masu ɗan ƙwari ma dai-daita wanda saje ya zagesu hakan ya ƙara fidda asalin kalansu na red. taune lips ɗinta tayi tare dajan jikinta zuwa bakin bed ɗin,cikin ƙasa da murya tace. "lokaci na tafiya ka tashi muje" yana daga ƙwance ya miƙa mata hannunsa tare dayi mata nuni tazo,sunkuyar dakai tayi sabida wata kunyarsa ta keji,jin taƙi zuwa ya sanyashi ware idanunsa tare da saukesu a kanta,wajan 2minutes sannan ya gyara muryarsa wacce take fidda wani irin amo yace. "ohh tunda baza kizo,sai mu zauna haka Abbun yazo da kansa" zaro ido tayi waje tare da juya eyes ball ɗin,idan Abbu yazo ya sameta haka aita kaɗe,jiki a mace ta nemi waje a gefen bed ɗin ta zauna. mirginawa yay sai gashi kusanta yana zuwa ya ɗura kansa bisa cinyarsa,yatsun hannunta da suka sha lalle ya tsura idanun kafin a hankali ya sanya hannu ya kama ƙaramin yatsan ya tura a cikin bakinsa. ajjiyar zuwa ta sauke sabida wani abu da taji ya ratsa ta cikin kanta har zuwa yatsan ƙafarta,lumshe idanu tayi tare da haɗe ƙafafunta tana sauraran yadda yake tsotsar yatsan tamkar ya samu sweet. jin yana yana zugar yatsan nata tamkar zai zoƙo jini yasa tayi saurin cusa hannunta a cikin sumar kansa,ɗan ƙwaɓe fuska tayi cikin muryar shagwaɓa tace. "Ranka ya dade jiranmu ake fa" sakin hannun yay kana ya ware idanunta tare da saukeso akan fuskarta,sosai yake kallonta shi kaɗai yasan abinda yake tunani a ransa. ƙwaɓe fuska yay shima tare ƙwaiƙwayon muryata yace. "Kiss me please en matana" sauri tura kanta saman ƙirjinsa tayi tare dasa hannu ta ɗan bugi ƙirjinsa cikin muryar shagwaɓa tace. "uhm uhm" Murmushi kawai yay tare da cira kansa a cinyarta,miƙewa yay ba tare daya kulata,wata farar jallabiya daya gani a bed side ya ɗauka tare da zura a jikinsa. sosai tai masa ƙyau wajan dressing mirrow ya nufa ya fesa parfume,cikin nutsuwa yake komai wanda hakan ba ƙaramin ƙyau ya ƙara masa ba. tunda ya fara gyara jikinsa take kallonsa ganin yana shirin kamata tayi saurin janye idanunta. tana nan tsaye taji anyi masa da ita tare da mannata da ƙirjinsa. wutsil wutsil ta fara tana son sakkowa,dariya yay mata wacce ta bai yana asalin ƙyansa baki ta saki tana kallonsa sabida bil haƙƙi yake dryar,murmushi tayi itama tare da ƙwantar da kanta a ƙirjinsa. bakinsa ya ɗura a kunnanta tare da tura tongue ɗinsa ciki ya ɗan lashi gefen fatar kunanta yace. "en mata mene danki kalli mijinki bayan komai nasa nakine oyaaa muje" yana faɗin hakan ya fara tafiya da ita cikin nutsuwa da kuma kuzari haɗi zallar izza da kuma isa,suna gaf da shiga babban parlour ya direta a ƙasa tare da kama hannunta ya riƙe cikin nashi,ko shoulders bata kawo ba a haka suka shiga cikin parlour'n a zaune ya samesu babu wanda yay mamakin ganinsu irin Lik prince,Mai martaba Khalid,Fulani kilishi,Fulanin sura,tabe fuska yay tare da kawar da kanta gefe. saurin ƙasa dakai Lil prince yay sakamakon arba da Zarina da yay,haryau yana jin matsanancin sonta ba yaji kuma wannan son zao goshe. Zama yay a kan wata lafiyayyar lumtsumammiyar kujera da alama daman danshi aka barta,yana zama itama ta nemi wajan kusa da ƙafarsa ta zauna. murmushi Abbu yay tare da faɗin "munyi tunanin ba zaka fito ba,sabida ganin wacce kake muradin kusanka harka nemi rasa ranka" Wani murmushin gefen baki Sarki Maleek yay tare da ɗura hannunsa saman kanta yana ɗan shafa sumar kanta dake cikin vail. kamar baice komai ba sai kuma ya gyara zaman tare da motsa laɓɓansa yace. "Eh gani mene ke ɓoyemin Abbu" Gyara zama Abbu yay tare dayin gyaran murya yace "salati goma da Annabi"gabaki ɗaya suka haɗa baki wajan faɗin S.W.A bayan anyi ya daɗa gyara zama yace. "Komai na rayuwa yana da iyaka,kamar yadda kuka sani nima na sani rayuwa na tafiya da ƙaddara ne haka kuma babu wani bawa daya isa ya tsallake ƙaddararsa,ita ƙaddara tana da nata lkcn kamar yadda ƙaddarar Maleek tazo ƙarshe,banyi hakan danna muzguna masa ba a'a nayi hakan domin bashi farin ciki,farin ciki irinna har abada,Kada ka manta lkc daka fara zuwa Bilhaa munyi vedio call da kai,kuma a wannan lkcn naga Zarina a tsaya a kanka hannunta ɗauke da plat,bayan mun gama magana na kira Alhaji Abdallah wanda ya kasance abokina,na shaida masa naga ƴarsa kada ya tada hankalinsa na kuma gaya masa tana lpa,domin na tabbatar duk wanda yake kusan Maleek bazai ta cutuwa ba,yaji daɗin hakan sosai kuma ya ɓoye a cikin zuciyarsa yaƙi faɗawa iyalinsa,sannan na shirya auran Maleek da Meyrah ne sabida auransa da Zarina yazo masa a bazata,amma a zahiri Meyra Lil prince ta aura,domin tana sonshi ita kuma ta nemi alfarmar hakan sabida tana jin tausayinsa,haka muka ci gaba da shirin bikinsa tsakanin Bilhas da Kogi,hatta Sufyan yasan da wannan shirin,idan baka manta lkcn da Sufyan yazo ɗakinka a ranar ɗaurin auran ba domin yaga ka shirya,a wannan lkcn daka fita babu shakka zaka ganni a cikin taron jama'a domin kaf jama'ar Bilhas sunje,Ni,Lil prince,Mai martaba Khalid,Waziri,Galadima,Chiroma,da sauransu hatta alƙybbar daka saka nina na tawo da ita,a wannan ranar auran mutum biyar akai,Kai,Lil Prince,Sufyan,Tupic,Khamis,Khamis ya auri kuyanga Kulsum. ina fatan zaka fahimci shirina bazan taɓa bari ka rasa abinda kakeso ba,indai ina da yadda zanyi,an gama gyara maka part ɗinka da komai Allah yay rayuwar auran dukkanku alkairi ya rabaku da sharri mai sharri" gaba ɗaya wajan suka amsa da "Ameen"kasa cewa komai Sarki Maleek yay domin tabbaa su shammace shi. a nan Mai martaba da kuma lil Prince suka nemi hayafiyarsa hadda kuka,domin tun aduniyar Ubangiji ya gama sakayya daya bashi ɗan zina,kuma ya jarabcesa da rashin haihuwa murmushi yay yace. "Allah ya yafe mana baki ɗaya kowa da kalan nasa ƙaddarar,babban tashi hankali yadda ka kashe mutane har guda uku sabida son mulki,abu koda na yafe amma haƙƙinsu fa?yana da ƙyau ka kai kanka court idan kana son lahirarka tayi ƙyau,ni kuma sam bazan takura kaje ba duk abinda kayi dai-dai ne kawai shawara nake baka,naji rashin iyayena amma sabida ban saba dasu ba yasa na manta da komai sai addu'a da nake masu Allah ya ƙyauta" yana faɗin hakan ya miƙe tsaye tare dasa hannu ya kama Zarina dake Zaune kusanshi,bai ƙara faɗin komai ba yaja matarsa zuwa sabon part ɗin da aka gyara masa wanda yake can cikin gidan sarautar. sosai abinda ya faɗa ya ratsa zuciyar Mai martaba Khalid kai tsaye yana miƙewa ya nufi court,shima Abbu ya nufi part ɗinsa,Lil prince ya kama hannun Meyrah suka nufi nasa part ɗin,shima Khamis miƙewa yay tare dayiwa Mai babban ɗaki sallama,murmushi kawai tayi sabida farin cikin da yay mata yawa kasa cewa komai tayi. da sassarfa kowa yake tafiya sashinsa sabida hadarin dake neman tashi garin yay baƙi sai iska dake kaɗawa. cikin nutsuwa yake tafiya da matarsa duk inda ya ratsa zubewa ake ana gaidashi harya ƙarasa haɗaɗɗan part ɗinsa wanda yaji adom zallar azurfa,anyi masa ado ma milk da pink,yana isa wani bafade ya taso da sauri tare da zubewa yay mata kirari kana ya bashi remote,yana amsa ya sanya hannu ya danna remote ɗin. nan take glass door ɗin hannunta ya murza tare da kallonta ta sakar mata murmushi saurin lumshe idanu tayi sabida ba zata iya jure kallan cikin idanunta ba. suna shiga ƙofar ta rufe,wata sassanhiyar ajjiyar zuciya ya sauke tare da dasa hannu ya jawota jikinsa ya ɗura kansa a shoulder ɗinta. makeken photon Daddynsa dake manne a bango babban parlour ya zubawa idanu,sai a lkcn ya fahimci da mahaifin nasa yake kama,komai nasa ya ƙwashe dark skin ɗin kuma ta Mummynsa. hannu yasa ya zame vail ɗin kanta nan take sumar kanta ta bai yana,kanta ya tura cikin sumarta tare da saka hannunsa ɗayan ya tura cikin saman rigarta a tare suka sauke ajjiyar zuciya sakamakon hannunsa data ɗura a saman tsayayyun brest ɗinta kasan cewar babu brezia jikinta. cikin wata irin sexcy voice yace "muje nasha sweet..... REMAIN ONE PAGE GONNA MISSING 😭😭 THE NEW EMIR WRITING BY *NIMCYLUV* *83-84* Yana faɗin yasa hannu ya ɗauketa,direct bedroom ɗinsa ya huce da ita,bai tsaya ko ina ba sai cikin bathroom. warm water ɗin dake cikin jakuzzie ya sanyata tare da sakinta ta nutse cikin ruwa. ƙasa-ƙasa dai-dai yadda za taji yace "take a shower kiyi al'wala"yana faɗin ya fita ya barta cikin jakuzzie. miƙewa tsaye tayi tare da ware hannayensa ta saki ƙara cikin farin ciki tace. "ni nayi dacen samunka ma8 nasibi,iya wuya ina tare dakai habiby,ƙaunarka ta ratsa jinin jiki da ƙalbi,nai alƙawar rumarni gareka zanbi,duk wanda yay shirin zai rabani da hubbyna nasa wuƙa na yankashi koko almakashiiii..." ta nayi tana rawa a haka ta sutale kayan dake jikinta ta ɗura bisa hanger. cikin nutsuwa ta fara wanke jikinta tare da wanko lungu da saƙo dake jikinta. a haka ta kammala wankan tana gamawa tayi al'wala kama ta ɗauki wani pech towel ta ɗaura a jikinta. hansrayer ta juna ta busar da kanta tare dayin brush da man calgate. a hankali ta ɗura hannunta tare da murɗa handle ɗin,kana ta tura kanta cikin tafkeken bedroom ɗin wanda ya wadatu da kayan alatu. komai na ƙasar italian aka saka. ajjiyar zuciya ta sauke ganin baya ɗakin,cikin sanɗa ta ƙarasa gaban makeken dressing mirrow wanda aka cika da kayan shafa. stool ta jawo ta zauna kana ta fara shafa wani haɗaɗɗan lotion mai daɗin ƙamshi tana gama shafawa,ta fesa wani body spray a jikinta,kasan cewar ba'a ɗakinta take ba yasa ta nemi waji ta zauna domin make up baya cikin tsarinta. tana nan zaune taga ya buɗe wani specail side da alama wani bedroom ɗinne a ciki. cikin shigarsa ta fararan sleepyn dress na maza sai zabga ƙamshi yake. kamar bai ganta ba haka ya ɗauke kai yay ficewarsa daga bedroon ɗin,wajan 10minutes ya shigo da kayanta a hannu,ɗaya hannun kuma food basket ne. yana zuwa ya ajjiye basket ɗin tare da ƙarasuwa wajanta,bata ankare ba taji ya warware towel ɗin dake jikinta. sunkuyar da kai tayi tare dasa hannu ta tare ƙirjinta,cikin raɗa yay ƙasa da murya yace "mene kike ɓoyewa?"turo baki tayi cikin shagwaɓa tace "babu komai"bai tankata va ya zura mata duguwar rigar bacci tare da zura mata wani baby hijab. paryer mat ya shimfiɗa kana yay gaba,hakan yasa ta gane mai yake nufi. bayansa ta tsaya tare da tada kabbara kamar yadda yay,cikin nutsuwa ya gabatar da sallar lafila. yana idarwa yay addu'a sosai kana ya juyo ya kalleta. cikin fahimta irinta mata da miji ya fara mata tambaya a kanta addinin musulunci. sosai yaji daɗin yadda take bashi amsa cikin nutsuwa kuma yadda zai fahimta. jinjina kai yay tare da faɗin "barakillah fiki" yana faɗin hakan ya sanya hannunsa a saman forehead ɗinta ya fara karanto addu'a yana gamawa ya saki kan tare da kafeta da idanu. jin iska na kaɗawa sosai harta labulan dake rufe da window na ɗagawa yasa ya fahimci hadarin dake ƙasa ne yake neman tashi. jin iskar tayi masa daɗine yasa bai rufe window ɗin ba. sosai kasala take son rufesa. kallon yadda ta takure waje guda yay kamar wacce wani abun zai kama,murmushi ya saki tare da faɗin"Zo nan"ya faɗa yana miƙa mata hannunsa. jikinta taja zuwa inda yake zaune. tana zuwa yasa hannu ya ɗaga tare da zare hijab ɗin jikinta kana ya zaunar da ita a cinyarsa. basket ɗin abincin ya jawo gabansu tare da faɗin "me en matana za taci?"ganin yadda yay maganar tamkar bashi ba sai lips ɗinsa da yake motsa yasa tayi saurin sa yatsan ta a lips ɗinsa ta fara zagayesa. duk abinda take yana ji harya gama zuba farfesun hatta zalla da akai masu wanda yaji kayan ƙamshi romon har wani kauri yake. bayan ya gama ya fiddo da wata dafaffiyar kaza wacce gaba ɗaya aka zare ƙashin jikinta. holandia ya ɗauko tare da bottle ɗin ruwa guda biyu masu sanyi har ƙanƙara a cikinsu. numfashi ya sauke tare da saurin ƙanƙameta sabida wata iriyar shafa da tayiwa lips ɗinta,da jajayen idanunsa yake kallonta hannu yasa ya shafi nata lips ɗin yace "ohh shi kikeso oyaaa come"saurin girgiza kai tayi tare da faɗin "uhm ni a'a"gudar tsoka ya ɗauko tare da nufar bakinta yace "haaa"babu musu ta buɗe ya saka mata a baki,haka yaci gaba da mata tana ci yana ci har suka ƙoshi,sosai tasha holandia tare da rabin bottle water shi kuma ya shanye guda guda ɗaya da rabi na bottle water kana yasha kana ya shanye raguwar holandia data rage su duka basu da yawan cin abinci dan haka kaɗan su kaci kana ya maida kayan parlour. a kuje ya shigo sabida tsawar da akai tun ruwa bai sauka ba,Allah ya sani baya son tsawa tun yana yaro yanzu zata sauya masa lissafi. dariya ta farayi masa hakan yasa shima yay dry kaɗan cikin sigar wasa yace "zaki bayani"yana faɗin hakan ya ɗauke cak. akan royal bed ɗinsa ya sauketa wanda girmansa zai sanya yaci mutum kusan goma. yana ajjiyeta tayi saurin cure jikinta waje guda sabida wani tsoransa daya kamata,yau shine karo na farko a rayuwarta da zata ƙwanta da wani namiji a gida ɗaya,ɗaki ɗaga sannan a gado ɗaya. white fresh skin ɗin ta zubawa idanu a hankali ya mirgina sau biyu ya ƙarasu inda take ƙwance,haɗuwar faffaɗan ƙirjinsa da bayanta ya sanya suka saki numfashi a tare,hannunsa ya sanya a ƙwarmin bayanta ya fara yawo dashi,saurin banƙarewa tayi tare dajan jikinta daga garesa sabida ji tayi tamkar yana mata tafiyan tsotsa a bayanta. wani huci ya sauke yana jin yadda rugogin hadari ya karaɗe gidan musamman ɗakinsa da kusan shine na ƙarshe a gidan. lumshe idanu yay yananin yadda iskar hadarin ke ratsa jikinsa musamman hancinsa da yake shaƙar ƙamshin furannin da take tawowa dashi. cikin sabon mood ɗin daya samu kansa ya ƙara sauke numfashi tare da sanya hannu ya jawota jikinsa. kansa ya ɗura a wuyanta tare da saita bakinsa cikin kunanta,wata daddaɗar iska ya hura mata cikin wata kasalalliyar murya yace. "why kike nesa dani?baƙyau ki daina en matana" kaita gyaɗa masa,ɓata fuska yay kamar tana ganinsa yace "ke ƙadangare ne da zaki ɗagamun kai banso"cikin ƙasa sa murya wacce take nuni da tsoro tace "ban ƙarawa kayi hqr" "good girl"ya faɗa yana tura yatsansa cikin rabin cibiyarta,jinta a ɗan kumbure yasa yay saurin juyo da ita gabansa,tare da kafeta da idanu yace "mene wannan?"turo baki tayi har lips ɗinta na gogar nasa cikin shagwaɓa tace "cibi ne"baice komai ba ya tattare riganta zuwa sama nan ƙyawawan santala² laps ɗinta suka bai yana sai sheƙi suke abin sha'awa. a hankali kuma a taushashe ya ɗura laɓɓansa a saman cibiyar cikin nutsuwa ya fiddo da halshansa ya fara zagaye cibin. numfashi da sauke sabida wani irin abu daya tsarga mata ga wani zilla da taji a saman mararta. a hankali yake zagaye cibiyar da sharshen tare dasa hannu ya fara shafa saman mararta,jiyay numfashinsa ya fara fisga sabida mararsa da tayi wani zillo tare da soma harbawa. a hankali a hankali ya fara ƙasa da hannunsa harya samu nasarar tura hannunsa cikin pant ɗinta. cikin sabon daya shigeta ta fara girgiza kai murya na rawa tace "no please banso ka bari babu daɗi fa" "uhm..ohh" shine kawai abinda yace mata zare kansa yay daga cikinta tare da miƙa hannunsa a bed side ya kashe lamp nan take wani light blue ɗin haske ya bai yana. hannu yasa ya ɗagota zuwa jikinsa baki ɗaya tare da tattare red sleepyn dress ɗin dake jikinsa harya samu nasarar zare ƴar ƙaramar rigar. saurin lumshe idanu yay sabida tozali da brest ɗinta da yay wanda suka saka ya rasa numfashinsa na wasu seconds hannu tasa ta kare ƙirjinta tare da lumshe idanunta. nasa idan ya ware akanta,sam bazai jure hakan ba,yay hqrin na kusan shekaru goma babu mace,tayaya yanzu zai hqr bayan ga halalliyarsa a gabansa kuma yana da tabbacin zata ɗauki buƙatarsa,domin idanunta kawai ya kalla yasan tana ɗauke da matsanancin feelinga dole zai rabata dashi. tabbas a yau yake son mai data cikakkiyar mace,a cikin wanne dare mai tarin ni'ima yake son saka ƙwan halittarsa cikin mahaifarta. cikin goshewar tunani ya ƙwantar da ita tare da ƙwanciya samanta yay mata runfa. idanu ta ƙura masa sabida wani ni'imataccen ƙyau da yay mata. murmushi yay mata tare da sanya tafin hannunsa ya rufe mata idanu,a hankali ya ɗura red lips ɗinsa a saman nata. ɗaya hannun yasa a gefen cikinta tare da matsewa. zafin data jine yasa tayi saurin buɗe baki zatai kuka hakan ya bashi damar tura halshensa cikin bakinta. ƙara matsa cikin nata yay ga mamakinsa sai haji ta saki numfashi tare da saurin kama tongue ɗinsa a cikin bakinta ta fara tsotsa. wani ƙyaƙƙyawan sucking taiwa tongue ɗin. a zafafe ya cafki lips ɗinta ya fara bata wank hurt kiss mai tsayawa a zuciya. gaba ɗaya hannunsa ya saka ya fara yawo dashi a jikinta. gaba ɗaya ya fita hayyacinsa ya ɗauki 10minutes ya kissing bakinta. zare bakinsa yay ya farayo ƙasa dashi harya samun damar ɗurasa a tsinin red nipples ɗinta. saurin tura masa ƙirjin tayi tare da sakin wata ƴar ƙaramar ƙara wacce take nuni da daɗin data keji. tamkar mahaukaci haka ya dinga tsotsar brest ɗinta har wani ruwa-ruwa yake tahowa dashi. cikin ƙanƙanin lkc ya gama lugwigwitata. a hakali ya saka hannu ya zare pant ɗinta tare dasa yatsanta cikin jikinwa. wani ɗumin ruwan ni'ima da yajine ya sashi faɗin "ohh yaaaa....saalma..." gangaro da kansa yay har zuwa ƙasanta yatsanshi ya zare tare da maida tongue ɗinsa wajan. cikin nutsuwa ya fara zuƙe ruwan dake zuba ta wajan wanda ya keji daɗinsa har wani garɗi-garɗi ya keji. sam bazai iya jurewa ba yakawo kejin da baya gane komai burinsa bai huce ya jisa a cikin jikinta ba,ya ƙwashi ɗanɗanonta ya fidda abinda yake damunsa na tsawon shekaru masu yawa. a zafafe yasa hannu ya zare boxer ɗinsa tare da cilli dashi gefe guda. saurin girgiza kai tayi tare dasa hannunsa ta riƙe shoulder ɗinsa so take tace ba tasu amma san ta kasa magana sabida wani irin abu da yake mata yawo a cikin mararta. kansa ya ɗaga ga kalleta cikin wata kalar murya da bata fita sosai yace "please My Rinaa can i get in?wani tausayinsa taji ya kamata sam bai lura da girmansa ba,amma yake baga magiya akan abinda yake halliyarsa idanunta na zubar da ruwan hawaye ta gyaɗa masa.. ajjiyar zuciya ya sauke hannunta ya kama tare da saka mata girmansa a ciki. saurin zaro idanu tayi sabida girmanta da tsayi a haka tana iya jin jiniyoyin dake jiki sai halbawa take,tsoran daya kamata ne ya sanya tayi saurin matseta nan take wani ruwa yay ambaliya daga samanta zuwa hannunta,ƙara ya saki tare da firgeta daga cikin hanunta jin yana neman ratsa ransa ga wani irin sarawa da kansa yake masa ne,ya sanya ya gyara tsaiwarta waist ɗinsa a saman nata manne ƙugunsu waje guda yay murya na rawa ya fara karanto adduar saduwa da iyali kamar haka... "بسم الله،الهم جننبنا الشيطان،و جنب الشيطا ما رزقتنا" yana gamawa ya ware cinyoyinta tare da saita jikinsa a nata,bakinsa ta tura cikin nata baki sabida gudun kada tayi masa kuka. lumshe idanunsa yay cikin nutsuwa da kuma ƙwaran cewa ya fara nema hanya,wata ƙara suka saka duka su biyun lkcn daya samu damar shiga jikinta a kuma dai-dai lkc aka kece da ruwan sama mai a zabar ƙara.. A zaba da raɗaɗin disvirgin nata da yay ne ya sanya ta fasa ƙara domin bata taɓa tunanin abin yakai har haka ba,bata taɓa tunanin wannan azabar zai gana mata ba,ji take tamkar an saka wuƙa an yake mata ƙasanta sabida tsananin zugin data keji. ɗumin jikinta da yaji da kuma jinsa a wata duniyarta musamman wacce ya daɗe yana harsasuwa kansa,sai gashi yau ya samu ta sanadin matar da yake ƙauna kuma yake masifar so,yadda ya shige jikinta lkc guda ga kuma ɗumin jikinta daya ratsashi shine ya sanya ya saki wata ƙara ba tare daya shirya hakan ba. Gaba ɗaya kukansu ya cika part ɗin yayinda kowa kukan da yake nada banne,cikin fitar haiyaci da kuma zaucewa ya ƙara shige cikin jikinsa,a wannan karan wani kallar gurnani yay tare da fashewa da kukan daɗi,shi kaɗai yasan mene ya keji a dai-dai wannan lkcn. me zai mata?mazantakarsa zau sauke mata?ko kuma tuzuruntakarsa zai juye mata?ba yajin zai iya barin ko guda daga cikin biyun. gaba ɗaya jikinsa sane ya hau rasa sabida sabon abinda ya rikesa. abinda baki bazai iya faɗa ba,tunanin bazai iya fasallataahi ba,yana nan a zaune a cikin zuciya,gangar jikice kawai zata iya gwada abinda ya keji a wannan lkcn jin yadda take kuka gama ɗaya tasa hannu ta ƙanƙamesa ne ya sanya yay saurin cusa mata halshensa a cikin bakinta,da sauri ta kama ta shiga tsotsa. cikin zaucewa da fitar hayyaci yaci gaba da havey sex da ita,gama ɗaya manta da cewa ita ɗin yarinyace wacce shekarunta bakai yay mata abinda yay yanzu ba. amma yaya zaiyi?shi kansa a wannan lkc yana buƙatar taimako domin ji yake kamar ana sassara masa naman jikinsa ne,ga wani ƙarfi da jikinsa ya ƙara,babu abinda yafi tayar masa da hankali irin yadda yaji wutar sha'awarta na ƙaruwa a jikinsa tamkar ba ajikinta yake ba. zafi da azabar daya gama ratsa jikinta ne ya sanya ta ƙara ƙanƙame jikinsa tare da yunƙurawa zata tashi. ba ƙaramin jin daɗin hakan yay ba,sai yay kamar tana taimaka masa ne wajan ƙara shigewa jikinta. sannu a hankali jikinta ya saki yayinda wani zazzafan zazzaɓi ya kawowa jikinta ziyara,sakinsa tayi ta koma jikin bed tai lafo tana fidda numfashi da ƙyar,idanunta gaba ɗaya sun kubura sabida azabar data sha. shikam wani ƙarfine yazo masa a lkcn. ba tare da lura da hayyacin da take ba haka yaci gaba da shige cikin jikinta. 40minutes left wata ƙara ya saki a lkcn daya samu nutsuwa,numfashi ya sauke mai ƙarfin gaske tare da faɗawa jikinta yay lamo yana sauke numfashi. a hankali ruwan da ake tsugawa ya ƙara ƙarfi ga wata iska da ake tamkar zata tafi da mutum. runtsa idanunsa yayi da ƙarfi sabida wani sarawa da kansa yay tamkar zai rabe gida biyu.. yanayin jikin sane ya fara sauyawa yayinda tsigar jikinsa ta shiga mimmiƙewa hakan ya bawa iskar da ake damar ratsa fatar jikinsa zuwa cikin tsokarsa. sanyin daya gama ratsashi ne ya sanya jikinsa fara rawa hatta teeths ɗinsa da tsewa suke hakan alamace ta zazzaɓin daya kamashi na lkcn guda.. yadda take fidda numfashi da ƙyar da kuma yadda zafin jikinsa ke shiga na sane ya sanya a hankali ya ware sexcy eyes ɗinsa wanda feelings ya gama ratsashi. ƙyaƙƙyawar fuskarta ya tsorawa idanu sabida wani sahihin ƙyau da yaga tayi masa. mirginawa yay gefe ya ƙwata kusanta tare da sanya hannu ya jawota zuwa jikinsa,a hankali ya fara shafa sumar kanta wacce ta wargatse a saman pillow. tattausan jajayen laɓɓansa ya ɗura bisa gefen lips ɗinta ya sakar mata wani lafiyayyan hurt kiss,bakinsa ya wara tare da fesar da numfashi ba kaɗanba ciwon kan keson rusa masa lissafi. wani babban duvet ya jawo ya lulluɓe duka jikinsu dashi baka jin komai sai sautin fitar numfashinsu. ƙara matseta yay a jikinsa cikin wata sassanyar murya mai daɗi yace. "en matana ta zama cikakkiyar mace,Masha Allah ina yiwa Allah godiya daya nunamin ranar da zanyi rayuwar aurataiya da matar sunnata,wacce ta zama Mar'atus saliha gareni,lallai wannan babbar ni'ima ce gareni ni Maleek,nagode maki sosai da kika tsaremin mutuncinki har zuwa gidana thank you soo much my preety,now you are mother of my children nasan a yau na saka ƙwaina cikin ni'imatacciyar mahaifarki i love you soo much zanta maki hidima har ƙarshen rayuwata,zanta saka maki albarka har lkcn da numfashi na zai tsaya kin zama mace guda ɗaya tamkar da dubu ina sonki preetyna mu'ahhha" yakai ƙarshe maganar yana sakar mata kiss,daɗin zazzafan kalamansa data jini ya sanya ta ƙara shige cikinsa,tare da kamo hannayensa ta ɗura a saman marar,cikin siririyar muryarta tace. "zanzo ace a wannan rana mai tarin albarka da kuma ni'imi,a wannan rana da ruwa sama ke sauka ace mijina kuma uban yarana yayimin ajjiyar baby a mai kamarsa a cikina,komai nawa naka ne no need to thanks me,komai nayi maka bazan biyaka ba,ina son ka samu farin ciki dalilina,ina son ka ɗauka damuwa bata taɓa shiga zuciyarka ba dalili na,ina sonka fiye da komai nawa kaine jin daɗi farin ciki walwalae Zarina,ina sonka mijina abin alfaharina" ƙara rungometa yay a jikinsa yana yiwa Ubangini tasbihi data azurtashi da macen ƙwarai,wacce zata sadaukar da komai nata akan samun farin cikinsa. dukkan wanda ubangiji ya azurta da mace ta gari kuma mar'atus saliha lallai ya gama yi masa komai a wannan rayuwa. domin zata sanya kaso ƴan uwanka,zata sanya kayi zaman takewa mai ƙyau da al'umma,zata koyawa yaranka tarbiya wanda kowa zaiyi sha'awarshi,shikam koda a haka ya tsaya ubangiji ya gama yi masa komai. itama ƙara shigewa jikinsa tayi tana jinjina ƙarfin soyayyar da sukewa junansu,tabbaa ta yarda kuma ta amince cewa sun riga sun zama abu guda,ida babu ɗaya,tofa ɗaya bazai iya rayuwa ba,sun riga sun zama jini da tsoka. a hankali zufa ta fara saukar masu sabida rufar da sukai hakan alamace dake nuna zafin zazzaɓin ya fara sauka. cikin nutsuwa ya miƙe zaune tare da sanya hannu ya yaye rufar da yay masu,da sauri ta rufa idanunsa sabida wata kunya daya kamata,sam ba zata iya haɗa idanu dashi ba. cikin dauriya da kuma jarumta ya cije lips ɗinsa tare da saka hannu ya ɗagota jikinsa. a hankali ya fara tafiya da ita cikin bedroom. yana zuwa ya nufi bathtope yana zuwa ya haɗa warm water ganin idanunta a rufene ya sanya ya faki idanunsa ya sakata cikin ruwan. ƙara ta saki tare ƙanƙamesa,fuska ta ƙwaɓe ta saki kukan shagwaɓa. kaiya rausayar shima kamar yay kuka sabida yasan yay mata illa sosai Allah ma yasa baiji mata ciwo ba. cikin muryar tausayi yace "sorry,am sorry nayi hurting naki,sorry kinji" ganin da gaske fitowa take sonyi ya ƙara dannata cikin ruwan. banda yarfe hannu babu abinda take,a haka har ruwan ya huce,wani ruwan ya sauya mata nanma saida tasa baki ta cijeshi kana ta rabo dashi. lamo tayi ciki ruwan tana sauke numfashi,ganin hakan ya sanya ya fita yana zuwa bakin ƙofa ya sauke numfashi tare da pouting lips ɗinsa yace "kiyi wankan tsarki ina zuwa" kaita jinjina masa shi kuma yay ficewarsa waje wani baccine mai daɗin gaske ya fara fisgarta a cikin ruwan,wajan 20minutes ya dawo jikinaa ɗaure da towel ganinta tana bacci ya saka ya saki baki sai kuma yay murmushi yana zuwa yasa hannu ya ɗagota zuwa jikinsa.. direct wajan shower ya nufa yana zuwa ya tsaya da ita ya kunna shower'n ruwan ya fara saukar masu. ƙanƙamesa tayi ta shiga sauke ajjiyar zuciya. a taƙaice dai shine ya taimaka wajan yin wankan. kana ya ɗaura mata towel,ganin ta tsaya ta kasa tafita ya tabbatar masa ba zata iya ba. hannu yasa ya ɗauketa cak,daman alrdy ya sauya bedsheet ɗin daya ɓaci da jini yana zuwa ya zaunar da ita. juyawa yay ya nufi wajan frist aid box ɗinsa ya ɗauki wasu tables kana ya ɗauki bottle water ɗin daya ɗauko a parlour,nasa ya ɓalla yasha kana ya nufi inda take zaune. yana zuwa ya zauna yasa hannu ya ɗagata ya zaunar da ita saman cinyarsa,ganin idanunta a lumshe yay saurin ɓallar magani kana ya ɗan lips ɗinsa yace. "oyaa buɗe baki ga ice cream" jin haka yasa ta ware ƙaramin bakinta ya cilla mata maganin tare da kafa mata bottle water ɗin a bakin. da sauri ta kama ruwan sabida wani ɗaci daya game bakinta,kuka ta saka masa tare dasa hannu ta fara dokan ƙirjinsa. dry ya saka tare da ƙwantar da ita a jikinsa shima ya ƙwanta kana ya zare towel ɗin dake jikinta,a hankali ya fara shafa bayanfa zuwa wuyanta haɗe da wura mata iskar bakinsa. wani daɗi da sanyi taji hakan yasa ta riƙesa sosai,amma still zazzaɓin dake jikinta bai bartaba sabida yadda take jan numfashi ga zafin da ƙasanta yake mata. yau jinsa yake tamkar bashi ba dukkan wani ciwo daya keji yau babushi,yana jin wani fresh nada ban,ga wani farin ciki da yay ƙwance a zuciyarsa,lallai babu abinda yafi rayuwar aure daɗi Allahamdulillah da ubangiji bai ƙaddara masa tarayya da mata ba,sai matar auransa,rungometa ya ƙarayi tare da bata wata suba a bakin,tuni bacci yay gaba da ita shima nan bacci ya ɗaukesa gefe guda kuma har yanzun ruwan sama ake tsulawa. To acan ɓangaran sauran angwayen haka abun yake,kowa ya samu farin ciki da jindaɗi a wajan matarsa. sosai Lil prince ya zage yana nunawa Meyra ƙauna domin gani yake tamkar bazai birgeta ba,sabida tasan wanene shi,shi ɗin ba saurayi bane kamar sauran. itakam Meyrah ba ƙaramin shauƙin abin take ji ba,duk da cewa tasha wahala ba kaɗan ba,sabida kai tsaye Lil prince yaje mata ya ɗauki ƴar hannuce sai a lkcn yaga itama ashe cikakkiyar budurwa ce,aikam har kukan daɗi yay ba. hakama Khamis da kuyanga Kulsum sosai suka sha amarcinsu. *_Kogi_* farin ciki dajin daɗi shine ke wanzuwa a gidan,domin Mamu ta samu abinda takeso jikoƙinta sunyi aure kamar sauran maza.. ko wacce amarya saida tayi mata ƙyauta a cewarta ta bayar mata da jika cikakken namiji kuma mai lpa. A wani yankin dake Kogi. cikin tashin hankali yake ƙara buga tsafi cikin allon tsafinsa,amma abu guda yake nuna masa,babu abinda yake son gani sai Dauwas da yaji amanarsa ya kuma yarda dashi. cikin fusata yasa hannu ya daki allo tsafin nan take yay wata ƙara wuta tayi feshi daga jikinsa. sam bai kula ba har wutar ta samu nasarar kama gashin kansa. a hankali ta faraci nan ya ankare cikin tashin hankali ya nufi wajan ƙwaryar daya zuba ruwa cikinta,yana zuwa ya ƙwara ruwan a kansa ga mamakinsa mai makon wutar ta mutu saita ƙara kamawa. nan ya fara ihu yana neman ɗauki amma babu maijinsa domin yana nesa da mutane. haka boka Gilmas yayta ƙwarara ihu amma babu mai jinsa har wutar ta cinyesa tas tare da kayan tsafin nasa. Washe gari. Cikin nutsuwa yake tafiya yayinda fadawa suka rufesa ruf ko tafiyarsa ba'a gani,gana ganinsa kasan yana cikin farin ciki da kuma walwala,domin bakinsa sam yaƙi rufuwa sai murmushin yake saki. tabbas Sarki Maleek ya cika sarki mai adalci da kuma taƙama da kuma zallar izza,ko wane bama mace ba hatta namiji bai iya haɗa idanu dashi sabida ƙwarjinin da Ubangiji ya bashi. komai nasa na musammanne kamar yadda mulkinsa yake na musamman,komai cikin tsari yake gabatar dashi. ƙara gyara zaman alƙyabbar jikinsa yay wacce ta kasance maroon sai zanan zare milk. ƙyaƙƙyawar ƙafarta ya rufeta da takalmin fata mai ƙyau. a haka yake tafe cikin nutsuwa da kuma kamala. yana tafe yana tasbihin da baya rabuwa da bakinsa. sandar girmansa yaɗan ɗaga sama kana ya ƙara sauketa a ƙofar fadar daya cika da mutane. yana shiga mutanan ciki suka mimmiƙe tsaye. a haka ya isa kujerar sarautarsa,kujerar da bai taɓa tunanin mallakarta ba a rayuwarsa ba,kamar yadda bai taɓa tunanin ya haɗa jini da sarauta ba,lallai wannan abinda sai lillahi wahidul ƙahhar maiyin komai a kuma lkcn daya so. gashi cikin ƙaramin lkcn yaywa maƙiyansa zarra,zarrar da babu wanda ya isa kamashi balle ya samu kamarta. yana zama fadawan suka fara ja da baya. ɗaya bayan ɗaya mutanan wajan suka fara zubewa suna amsar gaisuwa tare dayi masa jijjinar ban girma. lumshe idanu kawai yake,ko kuma ya ɗan kaɗa sandar hannunsa,hakan shike nuna ya zauna. magata kaddane ya fara karantu jadawalin abinda mutanan sukazo dashi,kana ya gabatar da wani matashin saurayi,cikin nutsuwa matashin saurayin ya ƙarasu wajan Sarki Maleek yace. "Allah ya ƙara Sarki lpa,Ubangiji ya ƙara girma da ɗaukaka ran Sarki ya dade,abinda yake tafe dani akan wata islamiyace da gwafnati ta amashe filin,tun ina ɗalibi gashi harna girma nakai munzali ƙwatarwa makarantarmu ƴan cinta,dukkan wanda suka sha wahala wajan ganin wannan filin ya dawo yanzu duk babasu,ina fatan a wannan karan za'a share mana hawayenmu a karɓa mana wannan filin Allah ya taimaki Sarki mai adalci" Jin jina kai Sarki Maleek yay kana yaywa magana ta kadda ya ɗauki paper yay rubutu,cikin nutsuwa Sarki Maleek yake juya harshansa wajan yin bayanin abinda za'a rubuta ana gamawa aka buga tambarin masarauta da kuma sa hannun Sarki Maleek. cikin sauri ɗan aike ya amshi takaddarar yay waje. numfashi Sarki Maleek ya sauke tamkar bazai ce komai ba,sai kuma ya ɗan gyara zama yace. "shikenan angama komai insha Allah nan da ƙwana biyu filinku zai dawo hannunku" cikin farin ciki saurayin yace "Madalla da sabon *THE NEW EMIR* sabon sarki mai adalci da kuma jinƙai talakawansa,muna gdy Allah ya ƙara maka girma da ɗaukaka Allah ya ɗuraka bisa maƙiyanka" haka aka dinga gabatar sa zaman fada har zuwa ƙarfe huɗu,Direct Sarki Maleek part ɗin Abbunsa ya ƙarasa yana zuwa ya faɗa jikinsa abun nasa ya sauke ajjiyar zuciya kana cikin murya mai rauni yace. "Abbuna mulki da wahala kayamin addu'ar sauke nayin talakawan da yake kain" murmushi Abbu yay yace "Sabon Sarkin dako 2weeks bai yiba yake faɗin haka,kada ka damu insha Allah zaka iya kaji dear" haka suka ɗan taɓa hira kana ya huce wajan Mai babban ɗaki nanma,sun jima suna hira cikin farin ciki da ƙaunar juna,a nan yake faɗa mata hukuncin da aka yankewa Mai martaba,kisa ta hanyar rataya,sosai taji rashin jin daɗi amma hakan shine zai same masa sauƙi ranar halira,suna zaune Lil prince da Khamis suka shigo,nan sabuwar shira ta ɓarke a nan shima Lil prince yake faɗin abinda ya samu da abokinsa Yazeed an kuresa daga makaranra sannan an tura duka sauran makarantun jama'i da bayanansa yadda babu inda za'a ƙara ɗaukansa kuyarwa. kana kuma human right suka kaishi cout yanzu haka yana kulle. gaba ɗaya sukace "Allah ya ƙyauta" a nan Sarki Maleek ya miƙe ya nufi part ɗinsa. Fulani kilishi kamar tai hauka haka akaita fama da ita daga ƙarshe ta samu cutar ɓarin jiki,Fulanin sura kam ta rame tai baƙi abin duniya gaba ɗaya ya dameta. ɓan garen Abbu kam jira yake ta fita a takaba yaje da zancan auranta wannan kenan. Da sallama ya shiga part ɗin nasa a babban parlour ya sameta zaune kuyangu da hadimai sun rufeta suna mata tausa da kuma fita,duk bataso amma dan dole ta hqr domin al'adace hakan. suna ganinsa suka miƙe tare da gaidashi suka fita. cikin nutsuwa ya ƙarasu wajanta yace "to Fulani Zarina zoki kula da mijinki ki samu lada kinju soulmate" tashi tayi ta ƙarasu inda yake tana zuwa ta shiga cikin hannunsa daya ware mata su. lumshe idanu yay tare da haɗe hannayensa ya rungometa sosai a jikinsa. lafewa tayi a faffaɗan ƙirjinsa tana sauke numfashi so da ƙaunar mijin nata suke ratsa mata zuciya. ɗaukanta yay cak yay cikin bedroom da ita yana zuwa sai bathroom duk zillon da take bai kulata ba. cikin jakuzzie ya sanyata kana shima ya cire alƙyabbar jikinsa ya saƙale a hanger tare da cire sauran kayan hatta rawanin a gefen mirrow'n dake bathroom ɗin ya ajjiye. gaba ɗaya yay naked daga shi sai ƙaramin boxer. ganin yana ƙorarin shiga cikin jakuzzie tayi saurin miƙewa hakan ya bashi damar zame alƙybbar dake jikinta yay cilli da ita. cikin ruwan ya shige tare da fisgota ta faɗa jikinsa.. rungometa yay cikin raɗa yace. "soulmate mijinki kike gudu babu ƙyau kinji" kaita jinjina masa alamar "to"cikin ya shafa yace "yau ban gaisa da unborn ɗina ba,nasan yay missed Papansa" murmushi tayi itama ta ɗura hannunta a saman nata dake bisa cikinta tace "ba iya unborn ba hatta Mamynsa tayi rashinka,munyi kewanka sosai" murmushi yay yace "i knew"yana faɗin hakan ya kama lips ɗinta ya shiga tsotsa,lafewa jikinsa sabida tana injoy mood ɗin,hannu tasa ta fara wasa ƙwantacciyar sumar ƙirjinsa kana a hankali tasa yatsanta ta fara zagaye nipples ɗinsa. saurin sakin bakinta yay sabida wani yammm yarrr da yaji a jikinsa.. junansu suka shiga kallo babu ko ƙiftawa,ajjiyar zuciya ya sauke kana ya yasa hannu ya tallafe haɓarta yace "ina sonki fiye da kowa da komai,kefe komai na Maleek da Allah ki riƙeni amana,bana da kowa a yanzu sama sake Rinaa,kece sirrina,kece garkuwan Saifudeen" saurin kallonsa tayi jin sunan daya faɗa gira ya ɗaga mata yace "YES Saifudeen fake ɗin Maleek"murmushi tayi ta faɗa jikinsa tare da ɗiban ruwa ta watsa masa. gaba ɗaya suka ƙyalƙyale da dry cikin so da kuma farin ciki junansu,fata da burinsu ya cika,sun samu muradin zuciyarsu,haka kuma sunbi abinda zuciyarsa keso,lallai soyayya abace da kowa yake so da kuma fatan kasan cewa da mutumin dake sonshi har su samu damar mallkar junansu. cikinta ya shafa cikin kulawa da kuma zallar ƙaunarta yace "Allahamdulillah" murmushi itama tayi tare da ƙara shigewa jikinsa ciki ƙasa sa murya itama tace "Allahamdulillah now THE NEW EMIR is mine. *Nima anan nake cewa Allahamdulillah dukkan godiya ta tabbata ga Ubangijin daya bani a ron rai da lafiya dana samu na rubuta wannan littafin na THE NEW EMIR wanda ya kasance Mallakin NA'EEMERH SULAIMAN NIMCLUV SARAUTA,Abinda na faɗa dai-dai Allah ka bani ladansa wanda nai kuskure Allah ka yafemin Albarkacin wannan wata na ramadan,inawa dukkan masoyan sa suka kasance dani fatan alkairi ina masu sahihiyar ƙauna,kada ko manta aje wattpad ai following nawa🌚zanyi missing naku sosai abokan arziki sai mun haɗe a sabon littafina na UNCLUR NE...!! shima ku shirya zaizo da zafinsa...much luv ai ibada lafiya kuma asha bikin ƙaramar salla lafiya* 20/4/2021 8 Ga Ramadan 6:35pm