BAKIN GIDA STORY AND WRITING by FATEEMAH S UMAR ALHADULILAH mun kamala axumi lafiya cikin kushin lafiya Allah ya karbi ibadummu ameen HAPPY SALLAH TO ALL MUSILIM Munyi nasarar kamala *KANWAR* *MATATA* lafiya kuma yauma gamu da sabun labari *BAKIN* *GIDA* yadda muka fara lafiya Allah yasa mu gama lafiya ameen *PAGE* 1-2 .............📖Yana kwance a kan bed idanuwanshi a rufe kamar me bacci amma a xahirin gaskiya ba bacci yakeyi ba tunani halayya irin ta family d'insu yakeyi kwata-kwata basuda halaya ta kware d'ai-d'ai nai a cikinsu na xabe daga barayi sai masu shaye-shaye sai masu bin mata da uwa uba sab'awa iyaye yayi nisa cikin tinani aka murda kufar dakin aka shigo wani saurayine ya shigo da baxai huce she karun na kwancenba karasuwa yayi ya xauna a gefan bed d'in yana kalon na kwancen ahankali ya furta " *ALIYU* nasan ba bacci ka keyiba katashi magana xamuyi" a hankali *ALIYU* ya bude idonshi ya kali saurayin yace "banasun damuwa yanxu xaka iya fita in na fito mayi magana" murmushi saurayin yayi ce " *ALIYU* be kamata dan wasu daga cikinmu basuda halaye masu kyau ka hadamu karinga fushi damuba kar ka manta kaimafa kana aikata ......" tsawarda *ALIYU* yayi mishi ce yasa shi had'iye sauran maganar shi yace "Sameer kafice min a room tun ban sauya maka kamanni ba" sanin halin *ALIYU* na zuciya kuma xai iya yimishi ilah yasa yamike ya fece daga room din tsaki *ALIYU* yaja ya kuma ya kwanta yana maida nunfashi a hankali da haka har bacci barawo ya sace shi xaune suke a parlour sunata hira suna shewa da tafi dukansu yammatane kuma she karunsu ba xai huce 16-17-18-19 ba in ka gansu duk suna yanayin kama amma fa daya daga cikinsu da bata kaisu haske ba ta d'an banbanta a cikinsu dukansu fararene dogaye irin siraran nanne kamar ka hure itakuba fa fara bace kuma ba baka bace tanada hanci ga idanu da suka fi ko mai kyau a face d'inta bakinta ba babba bane kuma red ne kamar tasa janbaki batada tsayi sosai tanada kauri daga kasa daga sama kuma siri riyace duk hirar da suke suna shewa ita hankalinta baya gurin tana ma rike da wani english novel tana karantawa haka Allah ya halici *FATEEMAH* bata kaunar hayaniya ko kad'an in ma sun xu kusa da ita sunayi bata samusu baki wata daga cikin yammatan ce ta kaleta tace " gaskiya *DEEDEE* (da haka suke kiranta a gidan) kina mana yawa ke kinki wayewa arayuwar duniya kowa fa yanxu tsula tsiyarshi yake yi ko su su baban sunafa hulewa saike xaki dorawa kanki aiki danma yau fa ba'a dauko carbi ba Alkur'ani sai kace wata yar malamai yarinya ki wataya in xaki wataya lokacine watarana bayi zamuyi ba" wata daga ciki ce ta kara cabewa da "da ki rabu da ita Zakeeya dan wan-nan d'od'i minal lid'i wa innahu d'ufd'uf d'in baxata taba ganewa ba" dariya sukasa gaba daya harda tafawa wata daga ciki me suna Hafsat tace "kunga tunda bata dara'ayi ku rabu da ita ana dulene" Zakeeya ce ta kaleta tace "aidama bakinku daya da ita" "eh naji d'in baki mu daya" haka suka cigaba da haya niyarsu itadai *FATEEMAH* ko kai bata d'aga ta kalesuba da taji hayaniyar ma tai mata yawa mikewa tayi ta bar musu parlour kai tsaye dakin Ammi ta shiga ta tadda ita tana kan dadduma tana jan carbi daga gani yanxu ta idar da salah book d'in hannunta ta ajiye ta nufi toilet tayo alwala ta fito dama da hijab d'inta kawai saita dako dadduma ta tadda salah bayan ta idar ne ta yi addu'o'i ta shafa san-nan ta kali Ammi da har yanxu laximi take tace "Ammi barka da rana" da kai ta amsa mata san-nan ta daga hannu tai yi addu'o'i suka shafa tare sannan ta kali Deedee tace " *FATEEMAH* a kulum ina kara yi miki nasiha akan ki rike mutuncinki ke marainiyace baki da gata sai Allah kar ki sake kibar kud'i ko wani adoh ya rudeki ki xubar da mutuncinki karki la akari da yadda yan uwanki suke rayuwa ta y'an k'arya sufa duddumin su da kalo kar ki bari lattatun samarin gidannan suyi galaba a kanki kar kiyi la akari da y'an uwana ne iyayensu to fa yanxu kowa nashi yasani dan bayan y'ay'ansu xasubi dan haka tun dare be mikiba kisan me kikeyi *FATEEMAH*" kaita a kasa batare da ta dagoba tace "insha Allah Ammi xan xama me kiyaye du ko kin ubangiji kuma xan rike mutuncin kaina" murmushi Ammi tayi ta shafa kanta tace "Allah yai miki albarka *FATEEMAH*" "ameen Ammina" ta bad'a tana kwantawa akan Ammi dariya Ammi tayi tace "to mage uwar san jiki ni dagani" dariya Deedee tayi kawai batare da ta d'aga taba saima gyara kwamciya da tayi haka suka ci gaba da hirarsu irinta y'a da uwa *ALIYU* betashi ba sai da aka fara kiran salar axahar mikewa yayi ya shiga toilet yayi wanka ya dauro alwala yayi salah shi a daki dan har an idar da salah a masalaci kuma d'abi arsace indai yayi bacci sai yayi wanka dan inwataran yayi na jin dadi wataran na tsarki yakeyi shiyasama yariga yaxamar mishi jiki fitowa yayi daga part d'insu na maxan gidan yannu fi nasu dan yasamu yasha ko tea ne dan bayaji xai iya cin abunci yanxu yana shiga ya tadda Usman yanata kalo a tv ko kalonshi beyiba ya huce kitchin ya had'o tea d'inshi ya dawo xama yayi a daya daga cikin kujeron parlour ya fara shan tea d'in a hankali *FATEEMAH* ce ta fito daga d'akin Ammi xata kitchin da sauri Usman ya kira sunanta "Deedee" "na'am" ta amsa batare da ta karaso ba murmushi yayi ganinta yau ba hijab yace "ki xo mana ko ni xan karaso" kafa ta jawo a hankali dan duk a takure take ba hijab a jikinta can d'an nesa dashi ta tsugounna ya kaleta yana murmushi yace "Deedee me xan samune yau" daburcewa tayi tarasa me xata ce mishi dan ita bata gane meyake nufi bama shima hakanta ke dan fad'a kawai yayi dan ta jima a gurin yaji dad'i kare mata kalo aikuwa kalon nata yake ko kiftawa bayayi kuma abu daya yafi kurawa ido wato k'irjinta wanda rabinsu a waje yake *ALIYU* ne ya juyu ya kalesu sai yaga irin kalon da Usman ke mata itakuma kanta yana k'asa batasan yanayi ba wata uwar tsawa ya daka mata wadda tasata saurin mikewa batare da tayi niyya ba bai mata magana ba sai nuna mata hanyar bedroom da yayi ba musu tabar gurin da hanxari kalonshi ya maida kan Usman wanda shima shi yake kalo harara ya hurga mishi wadda tasa shi dauke kai da sauri duk da Usman ne babba amma yana mugun tsoran *ALIYU* dan yasan yafi karfinsa kuma ko a jikima yafishi da hannu *ALIYU* ya nuna mai ko far fita kalon mamaki yayi mishi wai kaninsa yaringa bashi umarni ganin yadda *ALIYU* yake hucine yasa shi ............! wasa farin girki yanxu aka fara my fan's yau ruwan comment kawai nakeso na gani *PAGE* 3-4 ...............📖Mik'ewa ya fice dan yasan hali xuciyar Aliyu xai iya dukanshi ma ayadda yake hucinnan tsaki Aliyu ya ja shi yanxu a duniyarnan ba abunda ya tsana ka mar wan-nan *BAƘIN GIDA* nasu da ba komai a cikinsa saitaro jahilan mutane da dak'ik'ai wadda ba suda abunyi sai sab'awa ma halicin su kawai duniya ce a gabansu ba abunda yafi bashi haushi irin rashi jituwa na iyayensu wadda ya shafa harda y'ay'ansu da matansu ga maganar gado da kulum tak'i karewa haka ya karaci tunaninsa bai samu mafitaba saima mikewa da yayi yabar gidan gaba d'aya a b'an garen Deedee kuwa tunda Aliyu yayi mata wan-nan tsawar kanta yake sarawa sabuda ita Deedee tsawa tana cikin abunda in taji hankalinta xai iya gushewa na hucin gadi lallab'awa tayi ta hau kan bed ta kwanta ta runtse ido amma sai takeji kamar yanxuma ake tsawar a kunnan ta hannu tasa ta toshe kunan ta amma bata dai najiba kawai saitasa kuka me sauti duk abunda takeyi Ammi na kalonta batai magana ba sabuda itama daga nan taji tsawar Aliyu kuma tasan *FATEEMAH* koya taji tsawa akwai matsala har suma ta tab'ayi sabuda tsawar da Aliyu ya duka mata ta shiga dakinsa dau ko cup ya ganta a ciki yai mata tsawa da tasa ta sume mishi amma duk da haka Aliyu baidai nayi mata tsawa ba tashi tayi ta karasa kan bed d'in taga yadda jikin *FATEEMAH* ke rawa ga xafi da ya dauka kamar garwashi ajiyar xuciya ta sauke ta matso dai-dai kanta tafara tufa mata addu'i'o ahankali kuma ta fara sauke ajiyar xuciya jikin nata ya rage rawa amma haryanxu xau yake dumi xaxxab'i me xafi ya rufeta tana sauke ajiyar xuciya da haka har bacci yayi awon gaba da ita blanket Ammi taja mata ta rufeta a xuciyarta tana addu'ar Allah ya dubi wan-nan d'iyar tata ya rabata da sharri ma gauta kuma ha tsareta da ga hannu y'ay'an gidannan masu takurawa rayuwarta samarine sunkai su 5 a parlour su na maxan gidan a xaune ba abunda yake tashi sai sautin kid'a suncika gidan da garar kid'a 3 rawa suke sosai hankali kwance daya yana saune a k'asan center carpet yasa kwalabe a gaba yana ta d'ad'ika *ANNUR* dake xaune a kan kujera ya d'ora k'afa d'aya kan d'aya ya kurawa phone d'inshi ido kana ganinshi kasan ba abun kirki yake kalaba sabuda yadda idonshi yai mugun yin red ga jikinshi da ya fara rawa-rawa daya daga cikin masu rawarne ya kaleshi yayi murmushi yakuma kusadashi ya leka phone d'in yaga abunda yake kalo ya girgixa kai yaxauna yana cewa " *ANNUR* karaba kanka da kalon irin wan-nan abu buwan abanxa xasu haifarma matsala uwa uba kuma idonka xai iya makance wa dan haka kaiwa kanka fad'a tun dare bemaba" red eyes d'inshi ya d'ago ya kaleshi yace "Sameer baruwanka da harkata kowa iskancinshi yake sonranshi kaima ba asan abunda kakeyi a bayan idon muba daga kai har wan-nan me fuskar shanun" dariya Sameer yayi yace "au *ALIYU* ne me fuskar shanu" "eh ko tsoranshi akeyi kawaidai ana d'aga mishi kafane ni danine Usman ina yayanka baxan raga makaba walahi sabuda taurin kansafa mutum 2 ne suke iya yimishi magana ayaran gidannan yaji daga yaya Sadeeq sai ya Faruq suma danyaga uwarsu d'aya ubansu d'aya amma ya raina Usman kodan yaga sakonshine" dariya Sameer yayi yace "duk wan-nan dugon sharhin akanshi shi kad'ai" "ai gaskiya ce ni kana b'atami lokaci zanje na rage xafi da wata baby yanxu" cikin tsoro Sameer ya kaleshi yace "wata fa kace haba Annur baza kayiwa kanka fad'a ka daina bin matan baxa ba ko" na kan carpet ne cikin buguwa yace "kai barshi ya sha sha aninshi lokacine watarana bayi xaiyiba" murmushi Annur yayi yace "fad'a mishi dan uwa" daga haka yaja k'afarsa yabar parlour da kalon tausayi Sameer ya b'ishi yana mishi addu'ar shirya aranshi wata hamsha kiyar matace ta fito daga bedroom d'inta tashiga na mijinta yana xaune akan bed ya duba wasu docment yana dubawa tashiga da salama amsawa yayi ya d'aga kai ya kaleta yayi murmushi yace "sannu da xuwa hajaju mutan maka da madina" xama tayi a kan ciyarshi tana wani fari da idoh saiwani muskuce-muskuce takeyi a jikinshi kamu kugunta yayi yace "yadai meya faru" cikin salon kissa irinta matan bariki tace "haba baby yau kwana nawa rabunka da gida baka tunani xan iya fad'awa cikin wani hali da baka nan" murmushi yayi yace "am so sorry my wife kisan inda najene da nisa kuma bansamu ganin malamin da wuriba" juyuwa tayi ta kaleshi tace "yauwa yakukayi dashi" "yace xancen gaskiya yayana Nura yana addu'o'in kariya dashi da y'ay'anshi amma indai shine yasan hanyarda xaibi ya lalatasu duka" dariya ta kwashe da ita tace "gara kowa ya lalace a gidannan ba y'ay'ana kawai ba subuda baxan xuba ido naga y'ay'an Maryam sunxama na kware nawa latattuba walahi ko xan tafi tsurara saina lalata y'ay'an Maryam, yau gobe xanje in ansuwa Zakiya magani farinjini agun yahyah kuma hajjama ta tafi nijar akan maganar Aliyu da Annur" "okey ba matsala saikin dawo itama Allah ya dawo da ita lafiya" yakara maganar yana xura hannu cikin rigarta atare suka saki ajiyar xuciya a hankali ya furta "i miss you baby" sannan ya had'e bakinsu guri d'aya yadda suke sarrafa junansu baxakace sun haifi kamar Annur ba dan gakai xato yan 18 to 20years ne (kodayake ai ba babba bayaro aharkar) Deedee bata tashi ba sai gurin 2:30pm warai ta tashi dan haka a gurguje tai shirin islamiyya bayan ta gama shiri ta dauko school bag d'inta ta yiwa Ammi salama ta fito d'akin mommy tashiga da salama ta tadda Hafsat tagama shirinta sukayiwa mommy salama suka huce islamiyya kuma duk fad'in gidan sune kawai sukeyin islamiya amma sauran iya boko sukeyi sai 5:40pm suka dawo gidan a bakin get ne suka ci karo da Annur yadawo gidan har kasa suka gaida shi duk rashi tarbiyarshi yaji dad'i kuma yaji yaran sunkara shiga ranshi musamman *FATEEMAH* wace a kulum bashidda buri irin yaga ya malaki yarinya kodan yaraba Aliyu da ita amsawa yayi cikin fara'a batare da sun k'ara magana ba sukayi gaba cikin rashin sani *FATEEMAH* ta yadda zadda zaujen d'inta da sauri ya dauke duk da basuyi nisaba amma yak'i kiranta dan da wan-nan book d'in xauyi anfani yajata d'akinsa ya shigarda kansa agurinta wani murmushi yayi a fili ya furta kinshiga hannu yariya............! *ASALIN* *LABARI* *PAGE* 5-6 wan-nan page d'in nakine sister *AMEENAH* *S* *OMAR* {maman minal} ina jin dadin kulawar ki gareni Allah ya k'ara mana zumunci ameen *ASALIN* *LABARI* Alhaji Muhammad sha hararran dan kasuwane yanada rufin asiri daidai gwargwado yanada mata 3 Hajiya Tine itace babba tanada yara 2 Nura shine babba wanda tunda ta haifeshi saida ta shekara 20 sannan ta haifi Zulaihat wanda itace yar auta a gidan Hajiya maimuna tanada yara 3 Suleman sai Yuseef sai autarsu Sadeeya sai Hajiya Rukayya tanada yara 2 Isyaku sai Sa'adatu duk da rufin asirin daya ke dashi amma hankalinsa ba akwance yake ba dalilin rashin zaman lafiya a cikin gidansa kuma duk fitinarda akeyi a gidan bakowane ke hada taba sai Hajiya maimuna da yaranta gaba daya tahana kuwa sakat a gidan kuma bawanda ta kulata irin Nura dan gani Alhaji ya d'orashi akan dukiyarsa ba abunda besaniba daga cikin dukiyar Alhajin ba tayi asirin tayi tugun waniyaci wani ya lalace amma har yanxu takasa galaba akansa anahaka Alhaji ya biyamishi aikin Hajji yatafi acanne ya had'u da wata Maryam itakuma yar asalin jayahar Yube ce sunje aikin hajine da mamanta tunda ya ganta yakasa sukuni har suka dawo gida yayiwa mamarshi zance itakuma tayiwa Alhaji zancen yaji dadi sosai kuma yace zaisa aimishi binkice akan asalin ita yarinyar cikim 4mouth akai kumai aka gama aikai biki a ka kawo amarya Maryam garin Kano medile tunda Hajiya Maimuna ta d'ora idonta akan Maryam taji gaba daya tsanar da takewa Nura 70% yakoma kan Maryam sabuda yarinyar akwai kyau ga tarbiya da biyya wan-nan sa'arda wani yayi ba d'antaba ba k'aramin bak'inciki tayiba 10mouth da biki Maryam ta haihu tasamu Abbakar suna kiranshi Sadeeq haka tacigaba da rainan d'anta 2year tsakani ta haifi Omar (Faruq) lukacin ne shima Suleman yasamu mata ya aura me suna Sareena, Sareena irin matannane yan duniya idonta ya bude dan haka take juya Suleman yadda taso kuma bayadda suka iya har ita hajiya maimunan ta saurara dayake shi Alhaji muhammad in yaranshi zasuyi aure to kusa da ginda d'an uwanka zaka tare kuma komai nasu irin dayane shiyasa da Sareena taga Maryam tafita jin dad'i da kyau da komai ta tsaneta tasakota agaba sharin yau daban na gobe da ban shima Yuseef da Isyaku suka samu mata akayi bikinsu ganin gidansu ba tazara kuma suna jikin juna yasa Alhaji Nura siyan filayan kusa dasu ya ya kara part 3 daya na yara maza daya na yara mata sai na baki dan wata zata zo acikin iyayensu ya zagaye gidan yai musu get me makon hakan yayiwa iyayensu da su kansu dad'i sai kowa bakin ciki da hassada ta shiga cikin sunga yafisu samu lukacin ne kuma Maryam ta sake haifar Usman wadda bakin ciki yayiwa Suleman yawa gashi shi haryanxu besamu haihu ba ga d'an uwansa sai samun yara maza yakeyi Usman nada 1year Maryam ta sake samun ciki hakane yasa Sareena hauka cewa ta bazama neman haihu gurin malame da bukaye cikin ikon Allah Maryam ta kara haifu d'an ta namiji wanda ya fi duk yaranta kyau ba abunda ya bari nata ranar suna yaci suna *ALIYU* ba a d'ade ba matar Isyaku ta haihu ta samu Sameer nan fa Hajiya maimuna ta bazama neman magani wai ko yaranta ne basa haihuwa *ALIYU* nada 2years Sareena tasamu ciki murna a gurinsu ba'a magana 9mouth ta haifo d'anta namiji (tofa su Sareena abun nema yasamu) nanfa aka ringa hura hanci kai kace sauran ba maza garesuba akasa ma yaron Ibrahim sunan ma haifinta ana cemishi *ANNUR* bata dadeba matar Yuseef ta haihu tasamu Sa'ad kuma kamar had'in baki duk haihu ta tsaya musu lukacin akayiwa Sa'adatu da Sadeeya da Zulaihat aure duk rana d'aya after 19 year abu buwa dayawa sun faru ciki harda rasuwar hajiya Rukayya sai haife haife da aka k'ara samu Maryam ta k'ara haihu yar ta Hafsat itama Sareena ta samu Zakeeya itakuma hajiya Nusaiba matar Yuseef ta k'ara haihu war Kamal da Yusira itama matar Isyaku ta haifi Rudwan da Yaseera Sadeeya da take aure a naija ta haifi yaranta 3 Hasana da Husaina sa Ganbonsu namiji ita ma Sa'adatu ta haifi yaronta Sani itakuma Zulaihat ta haifi Muhammad sunan Mahaifinsu suna cemishi Isham sai kuma *FATEEMAH* wanda tanada 5years ma haifinsu ya rasu kuma dangin mahaifinsu basuda k'arfi wan-nan daliline yasa yayanta Alhaji Nura ya had'ota da yaranta suka dawo gunsa da zama kuma a shekararne Allah yayiwa Alhaji Muhammad rasuwa wanda mutuwarshi ta tab'a wasu daga cikin yaransa wasu kuma ta gado sukeyi tunda yarasu gidan ya k'ara lalacewa kulum maganar gadoce koda akarabama cewa sukayi ba duka kud'in mahaifinsu bane Nura ne yarike sauran tun suna gaba sukadai harta koma kan matansu amma yara ba ruwansu kowa harkarsa yakeyi tunda Ammi ta dawo gidan ALIYU bashida abundauka sai FATEEMAH kulum a gusa take huni makarantama shiya zab'a mata ko mai yagani Fateema ahaka harta fara girma koda Fateema ta zama budurwa sai Aliyu ya fara ja baya da ita sabuda gudun aikata abunda ya sab'awa shari'a amma sai take ganin kamar ya daina sontane yanzu tunda suka girma ALIYU ya tsonewa kowa ido musamman ANNUR wanda bakin cikinsa bai huce Aliyu yafishi kyau da kudee da aji da komaima gaba d'aya hankalin uwarsa da nashi suka koma kan Aliyu abunda basu saniba shine duk wata tubka da sukeyi zakiya ce ke warwareta sabuda ita tariga ta mutu ason *ALIYU* Sadeeq da Faruq duk sunyi aure sunada yara d'ai-d'ai *CIGABAN* *LABARI* Suna komawa kai tsaye dakin mommy suka nufa suka tadda ba tanan tanadakin abba d'an haka suka zube akan bed suka cigaba da hirarsu tashi Deedee tayi tashiga toilet ta yi wanka dayake sunada kaya a d'akin mammy ta budai wardorop ta d'oko atanfa riga da siket tasa ta dako hijab ta d'ora tasamu gu ta zauna sunata hirada Hafsat Annur zuwa yayi ya ajiye book d'in a bedroom d'insa ya fad'a kan kujera yayi ihu afili afurta "ALIYU mazan fama nasan cewa aduniya ba abunda kake k'auna sama da Deedee kuma kake mugun kishinta kuma nima ina sonta bazan barka ka fini kyau da ko mai koma kazo kasamu mata irin Deedee ba ga kyau ga tarbiya ga kamunkai ni duk iskancina da bin matana bazan auri yar barikiba nutsatsiya zan samu kamar Deedee yan zu matakin farko zanfara rabako daga baya na aureta kanaji kana gani dariya yakara kecewa da ita haka yaringa sunbatu shi kad'ai suna ta hira sa Deedee mike zunbur kamar an xungureta tace "Hafsat inazuwa" fita tayi tasamu isham a parlour yanata cin meat pie da lemo fanta dariya tayi tabi ta bayansa a hankali ta suri d'aya tabar gurin tana dariya aikuwa shima da godo yabi bayanta ta zo hanyar fita ya cab kota ta saki ihu tana kwace hannunta dayake bawani rukun kirki yayi mataba batare da ta kulaba ta bige mutum me makon shi yayi baya sai itakuma tai baya ta fad'i akasa shikuma ko gezau d'a gowar da zatayi taga Aliyu ba alamun rahama a kan fice d'inshi gabantane ya fadee dan ya hanata wasa da irin wan-nan da gudu da Isham...........! *PAGE* 9-10 ..................📖Tayi kanshi tana jij jigashi sauri 'karasawa Annur yayi yace "kinga dare yanayi kitafi kar a fahimci halinda muke ciki ni zanji da komai" kai ta gyada masa tamike tana sharar kwala tabar 'dakin duk da Aliyu yana kwance baya motsi amma duk kalaman Annur yaji da kunnanshi ruwa Annur yasamo amma yakasa zubawa Aliyu sabuda tsoron abunda zaikai ya dawo sha hada yayi yafara shafa mishi ruwan a fuska ajiyar zuciya ya sauke ya bu'de idonshi akan Annur take abunda ya gani da kalamanshi kar afahimci halin da suke ciki wato sunriga sun aikata abunda yake gudu akan Deedee wata muguwar shaka yayiwa Annur a huya 'ko 'karin kwatar kansa ya farayi amma ya kasa wani mugun naushi Aliyu yamai a fuska take hanci da bakinsa suka fashe sai jini ganin ba sarki sai Allah kuma Aliyu zai iya karshi yasa ya fara ihun neman temako Sa'ad ne ya fara zuwa yaga irin dukan da Aliyu yakewa Annur me makon ya rabesu sai ya juya da godo yayi part 'din hajiya Sareena suna kwance sunata shafe shefensu saijin knocking suka ringayi ba 'ka'k 'kautawa mikewa Alhaji yayi yaje ya bude yaga Sa'ad kafin ya tanbayi ba'asi yace "Daddy ka taho Aliyu zai kashe Annur" "what suna ina" "suna dakin Annur" hajiya Sareena da take la 'be ta kwala ihu "nashiga 3 zai kashemin 'dana" ai da gudu suka kwasa sai 'dakin Annur uhun da hajiya Sareena tayine ya tashi Alhaji Nura da Alhaji Yuseef da Alhaji Isyaku a tare suka fito sukayi inda kuru ruwar hajiya take duk yadda Alhaji Suleman yaso ya kwace Annur kasawa yayi koda saura suka zo hakance ta faru saida Alhaji Nura yaga abun bane 'kare bane yacewa Aliyu "idai baka sakeshiba na yafeka a matsayin 'dana" jin kalaman abbansa akansa yasa ya hurgarda Annur duk da a lokacin baya nunfashi lafiya yun marika har 2 Alhaji Nura ya saukewa Aliyu san-nan yace "uban me ya ha 'da ku kake neman kashe 'dan uwanka?" hajiya Sareena dake kan Annur tace "ai ba tun yau yake neman kashemin 'daba" ko kalonta Abba beyiba yacewa Aliyu "da kaifa nake" durku shewa Aliyu yayi a gurin yana hawaye ganin Aliyu na hawaye yasa jikin kowa yin sanyi musaman Abba da yasan abu 'kan 'kani baizaisa Aliyu kuka ba danshi rabunda yaga kukan Aliyu yafi shekara 20 ma tsowa yayi ya du 'ka ida Aliyu yake ya dafashi amma saiyaga kamarma ba a hai yacinsa yakeba dugon nunfashi ya sauke san-nan yafara kiran sunan sa "ALIYU ALIYU ALIYU" sai a na ukun ya 'dago red eyes 'dinshi ya kali Abba dafashi Abba yayi yace "ALIYU HAIDAR meya ha 'daka da 'dan uwanka?" runtse ido Aliyu yayi dan bazai iya fa 'din abunda ya ganiba sai zuciyarsa ta 'karasa bugawa gani bashi da niyar amsawa yasa yacewa Alhaji Suleman mu dau Annur mukaishi husbitel inyaso shi inya farko ya fa 'di abunda ya ha 'daso masifa hajiya tafara ta inda take shiga batanan take fitaba ko kalonta Abba beyiba suka kama Annur suka fice daga 'dakin tabisu abaya tana babbami Aliyu ka 'dai suka bari cikin tashin hankali mikewa yayi dafe da kirjinsa da yakeji kamar zai balo yafito ahaka ya 'karasa 'dakin Usman dan bazai iya kwana a room 'dinshiba ganin halin da yake cikine yasa Usman ya kamashi ya kwantar dashi yafara tofa mishi duk addu'ar da tazo bakinsa ahankali ya ringa sauke ajiyar zuciya har baccin wahala maicike da munanan mafarkai ya 'daukeshi saida yayi bacci san-nan shima Usman yasamu ya rintsa itakuwa Deedee tunda ta koma 'dakin Ammi take kuka mara sauti dan kar Ammi ta tashi yanzu in ya Aliyu ya gansu mezai faro tasan kasheta Aliyu zaiyi inshi bai kasheta ba to Ammi zata kasheta cikin daren ko rintsawa batayi ba dan haka koda akayi salar Asuba sai 'dagata Ammi tayi dan 'kafarta bata takuwa ga kanta da kamar zai cire (dayake Deedee tanada mutanen 'buye koya abu yasameta na bakin ciki sai 'ka farta ta rike ta 'kasa takawa amma basa tashi Aljanun) alwalama Ammi ce taima ta har salah azaune tayi dayake ammi tasan tanayin haka bata kawo komai arantaba saima tofi da taringa yiwa Deedee da safe koda Aliyu ya farka ba abunda ya sauya dan kwana yayi yana mafarkin abunda ya faro adad dafe yayi salah ya koma ya kwanta gaciwon kai gana kirji shikuwa Annur a husbitel sai da safe ya farka yana sun batu kansa sukayo sunayi mishi sannu sai da yadawo ha yacinsa haryasha tea kuma kuwa yazo dubiya har Ammi da mommy da hajiyar su Sameer saida Annur ya nutsu san-nan Abba ya kaleshi yace "Ibrahim meya ha 'daka da Aliyu?" shiru yayi ya sunkuyar da kai "tan bayarka akeyi" Alhaji Yuseef ya fa 'da cikin fushi cikin ida-ida yace "dama dama im wai kawai dan ya ka ma Fatee ma a 'da ki na" gaban Abbane ya fa 'di cikin tsawa yace "ita Fateeman metazoyi 'dakinka cikin dare?" ranshi fari kal yasamu dama me kyau yace "dama kwana tazo ta tayani" salati kowasa agurin banda hajiya Sareena da mijinta wanda sukejin kamar su zuba ruwa a kasa susha dan da 'di kuka mommy tasa tace "ita Fateeman ce zata tayaka kwana" kanshi a 'kasa irin na marasa gaskiya yace "eh aiba wan-nan ne na farko ba mun 'da 'de muna kwana tare" da maganar farko Ammi ta yarda amma da taji yace sun 'da'de yasa tasan lalai Annur so yake ya 'daurawa 'yarta jakar tsaba kaji su bita tasan wan-nan shirin uwarsane dan su 'batawa 'diyarta suna gashi kuma kowa ya yarda kuka ta kacine da bakin ciki ya kwace mata ta mike tafice daga husbitel 'din gaba 'daya tana fita hajiya Sareena tafara habaici waidama Deedee fuska 2 ce ita ta watsa mata 'da 'kilama gada tayi da iyaye da ka kanni ganin cin fuskar yayi yawa Abba ya jahu hannun Mommy suka fito suma ko da suka fito basuga Ammi ba dan harta tari mashin me 'kafa 3 tabar gurin suma mutar Abba suka hau suka bar husbitel 'din agida Deedee na kwance Ammi ta shigo asukwane ta dakawa Deedee dake kwance tsawa "kitashi daga kwanciyar nan ko na zo na sa 'ba miki" ganin yadda Ammi ke huci yasa Deedee mikewa zaune tana kuka 'karasawa Ammi tayi ta riko hannunta cikin rarrashi tace "Fateema ke 'diyatace bazaki 'buye min komaiba ki fa 'damin gaskiya meya ha 'daku da Annur har Aliyu ya ganki" cikin ki 'dima Deedee tace "nashiga 3 Ammi ya Aliyu kasheni zaiyi" cikin tsawa Ammi tace "inshi be kashekiba toni zanka sheki in baki fa 'damin gaskiya ba" cikin kuka Deedee ta zayanewa Ammi duk abunda ya faru ajiyar zuciya Ammi ta sauke dan tayarda da Fateema kuma a gabanta tayi waya da Annur rungumeta tayi tana kuka tace "kiyi hakuri Fateema Annur yariga ya cuceki ya 'bata miki suna tsakaninmu dashi saidai Allah ya isa kuma ta 'bakima da yayi bamu yafe ba" itama kuka Deedee take harda shashsheka hartana shi 'dewa Ammice ta 'kara dacewa "kiyi hakuri nasan abun da ciwo amma karkasa hakan aranki duk daren da 'dewa gaskiya zatai halinta" cikin kukan Deedee tace "insha Allah bazan sa damuwa ba Ammi nagode da kika fahimceni" "kar ki damu 'diyar arzu 'ki ki cigaba da addu'a kawai" "to Ammi na" haka sukaita koke kokensu karasa me tausar wani a cikinsu sun dade sunayi san-nan Ammi ta hakura da nata kukan ta rarrashi Deedee har takoma ta kwanta bata tashiba sai 'karfe 2 ko kacin da ta tashi Ammi bata 'dakin ga muguwar yinwa da takeji shima Aliyu sai 2 ya farka ba laifi kanshi ya rage ciwo wanka yayi yayo alwala ya sa manyan kaya yai salah san-nan ya nufu part 'dinsu jiyakeyi kamar ya juya dan bayaso ya ha 'duna Deedee dan zuciyarsa zata iya ru 'darsa yayi abunda ba shike nan ba parlour ya shiga da salama ba kowa aciki ya samu guri ya zauna ganin ya 'dai baiga mommy ba yasa ya mike ya nufi ciki hakan kuma yai daidai da fitowar Deedee da take tafiya tana dafa bango tana cije lebe dan har yanzu 'ka farta na mata ciwo wani mugun tu kuki da bakin cikine suka tararwa Aliyu ya 'kara tabbatar da Annur yariga ya kusanci Deedee runtse ido yayi yana tunu yadda ya gansu yana bu 'de ido sukayi 4eyes da Fateema wadda taji kamar tai fitsari a wando ga ba 'kafar gudu kawai saitasa kuka me tsuma zuciyar me sauraro shikuma Aliyu bakin ciki kukanta ya 'kara mishi shiya lalata ta datakemishi kuka haka koshi yakaita inda aka ketamata haddi tsawa ya daka mata "yimin shiru munafuka" duk da bason tsawa takeba amma saida ta shanye ta yau ta cigaba da kukan ta kaici gani ta 'ki yin shirunne yasa cikin 'bacin rai Aliyu yayo kanta ya cafkota ya 'daga hannu zai mareta sai.................! comments 'dinku shine zai bani tabbacin kunajin dadin novel 'din nikuma injin dadin yi muku posting ngd by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 7-8 .................📖Kalon da ya tsaresu dashine yasa isham juyawa zai bar gurin Aliyu yai saurin da katardashi ta hanyar kiran sunansa jiyayi kamar yai fitsari a wandanshi sabuda tsoro takowa yayi har inda yake yakafeshi da manyan ida nunsa wanda suke mugu yimasa kwarjini kai ya sunkuyar gabanshi na cigaba da fad'uwa cikin lion voice d'inshi yace "bana hanaka wasan banza da wan-nan yarinyar ba" cikin rawar murya isham yace "kayi yakuri yaya hakan bazata kara faruwa ba insha Allah" tsaki Aliyu ya ja san-nan yace "idan nadawo gida anjima da dare kasameni a dakina" yana gama fad'in haka yabar gurin ko kalon inda Deedee take beyiba kain isham akasa yace "to yaya" shima yana ganin Aliyu yabar gurin ya fice abunsa ajiyar zuciya ta sauke tamike tanufi bedroom d'insu harta zauna jikinta rawa yakeyi dan tana mugun tsoran Aliyu yanzuma wan-nan shirun da yayi mata ba k'aramin k'ara rud'a mata ciki tayiba itadai asanin da tayiwa Aliyu a baya ba wanda yake ganin dariyarsa ko ya zauna yayi zance dashi daga mommy sai ita amma yanzu duk ya sauya mata ko kalonta basonyi yake ba Hajiya Sareena ce a zaune a parlour tana kalo a tv Zakiya nakosa da ita a zaune daga ita saiwata shegiyar riga iya cinya ko kunya bata ji Annur ne ya shigo ko salama babu yazo zai huce Hajiya ta kira sunansa tsayawa yayi cak batare da ya amsaba nisawa Hajiya tayi tace "kazo magana zamuyi" baki ya tura gaba har zai huce yaji tasake cewa "hajja ce tabani sako nabaka" birki yaci ya dawo ya zauna kusada hajiya yana murmushi yace "kina nufin hartaje nijar d'in tadawo" kai ta gyada mishi yayi ihu ya harda daga kafa yace me malamin yace dariya tayi yace "indai iyalan maryam ne to yace saiya shafesu daga duran kasa" cikin happy yace "nifa yanzu damuwata dayace ya zanyi na malaki Deedee sabuda ina masifar son yarinyar" dafashi hajiya tayi tace "karka damu my son indai ina raye saika samu FATEEMAH koda aure ko babu" wata muguwar dariya yasakeyi yace saura kiris ma narabata da shegen Aliyu meyimana jan ido waishi jarimi" "hmm ai karka damu raba arne da makami ibadane dan haka raba Fateema da Aliyu kamar farilane a garemu" rungumeta yayi harda yi mata kiss yace "nagode hajiyarmu" "karka damu my son komai kake so nima ina sonsa, gobe hajja(hajiya maimuna) zataxo ta kawo mana layun da zamu bine dan haka karka tafi yawo iskancin naka da kasaba" "no karki damu hajiya ai wan-nan abun dani kikeyinsa" "okey dama maganar kenan tashi kaje" tashi yayi yafice dan wata babynsa ta fara kiransa zaije ya tayata kwana Aliyu ne kwance akan bed sai juyi yake abun duniya yayi mishi zafi koya yaga wani da namiji ya rab'i Fateema koda isham ne da suke uwa d'aya uba d'aya saiya ji zuciyarsa kamar ta fashe yara ya zaiyi da kishin Fateema aransa jiyake dama za abashi auranta yau d'in nan yaraba ta da wannan *BAƘIN GIDA* ya kilaceta sai shi kad'ai zai ringa ganin abarsa amma zai je yasamu Abba da maganar dan inya zauna ya zuba ido aginan nan nasu da tarbiya tayi k'aranci sai ansamu me lalata mai ita dan haka tun dare bai mishiba zai d'auketa ya huta haka yaringa sak'a da warwara shi kad'ai har lokacin da Isham ya kwankwasa kofar izini yabashi yashigo yasame shi a kwance zama yayi murya a raunane yace "yaya gani" kalonsa Aliyu yayi k'asa da sama sannan ya d'ako key d'in muta da k'ud'i ya mik'a mishi yace "gashi nan gobe kayi samako katafi zariya akwai aikin da nabari acan karka dawo saika kammala idan kana bukatar wani abu ka kirani, zaka iya tafiya" kukane kawai Isham beyiba dan yasan Aliyu kora da hali yayi mishi dan Aliyu yana sani a kurashi zariya dan yasan bayason yin nesa da gidah ganin yak'i tafiyane yasa Aliyu yace "ko bazaka bane" cikin rawar murya yace "a'a ba haka bane zanje" yana gama fad'in haka ya mike ya bar room d'in zuciyarsa ba dad'i washe gari da da asuba Isham ya shirya yabar gidan harda kwala anrabashi da Ammi baisan ranar dawowarsa ba da rana kusan k'arfe 3:00pm hajja ta zo gidan da kayan da malam ya bata daga nijar tayiwa hajiya bayanin yadda zatayi dashi kuma komai agaban Zakeeya sukayi wace tagama tsara yadda zata warware komai dan bazata tab'a zuba ido a lahanta mata Aliyu ba dan tana son abunta da dare kusan k'arfe 9:00pm Annur yana zaune da phone d'inshi a hannu yagama tsara yadda zaiyi ya k'ira Fateema a daran nan number ta yakira tana kusa da Ammi a zaune taji phone d'inta na ruri da kamar baza ta d'aga ba dan wata new number tagani wadda bata santaba saida ta yanke yaka k'ara kira ta d'auka ta kara akune "amincin Allah ya tabbata agareki ya k'anwata abar alfaharina" abunda kunan ta ya jiye mata kenan kuma sai takeji kamar tasan muryar amma ta dake tace "tare da naka amma kayi hakuri bangane me magana ba" ajiyar zuciya ya sauke yace "yayanki ne, amma ki canki wanne" cikin kusawa da maganar tace "pls ka fad'amin zan kashe wayata" dariya yayi yace "haba Fateema bansanki da zafin raiba fa, amma kiyi hakuri dama 2days da suka huce kika yadda wani book naki kuma bansamu damar shigowa nakawo miki ba amma yanzu ki fito ina waje ki amsa" "a jiyar zuciya ta sauke tace gaskiya dare yayi saidai zuwa da safe" "oh kinada matsala Fateema bafa zama zakiyiba kina amsa zaki dawo kuma gobe samako zamuyi nida Daddy kuma ba lale mudawo a wan-nan mouth d'in ba" "owk bari na fito yanzu" tana gama fad'in haka ta katse wayar ta kali Ammi da ita ta kurawa ido tace "Ammi bari na amshi litafina gurin zakiya" "dare yayi kibari sai gobe" "haba Ammi 9 fa yanxu dare baigama yiba" "shikenan karki dade kuma ki kula da kanki" "to Ammi na" tana gama fad'in haka tamike tafice dama da hijab d'inta ajikinta tana fita bakowa a waje harzata koma taji ya k'ara kiranta d'agawa tayi tace "banganka ba" "oh sorry Deedee na mantane na tafi room d'ina amma ki shigo ki amsa" "a'a nidai kafito" "haba Fateema cinyeki zanyi" yayi maganar cikin fushi jikinta ne yayi sanyi duk da basani dakin tayiba ta nufi b'an garen mazan gidan kiranta yayi ya fad'a mata d'aki gabanta na fad'uwa ta nufi bedroom d'in ba abunda take tunani ilah idan ta had'u da ALIYU tace dashi me knocking tayi ya bata izinin shigowa shiga tayi amma baya nan sai motsi da taji a toilet gaba d'aya jikinta rawa yakeyi sabuda tsoro shi kuma Annur a toilet wayar Aliyu ya kira saida kiran ya yanke ya k'ara kira takusa yankewa ya d'aga batare da yace komai ba murya Annur ya make yace "nine wanda nake kiranka kayiwa Allah karka kashe abu daya zan fad'a maka" jin Aliyu yayi shiru yasa ya cigaba da magana "na d'ade ina cemaka kanwarka Fateema tana bin mazan banza kaki yarda to yau in kanaso ka tabbatar ka shiga d'akin d'an uwanka Annur ka gani" yana gama fad'in haka ya yanke kiran yayi dariya san-nan ya cire komai bajikinsa ya dauro tawul a k'ugunsa ya fito tunda ya kashe kiran ALIYU yake rike da phone d'inshi a hannu sa zuciyarsa nawani irin bugawa da kamar ya share saiyaga in yayi hakan ba mafita bace dan bazai iya bacci ba cikin tashin hankali ya nufi bedroom d'in Annur Annur na fitowa sukayi 4eyes da Fateema saurin juyawa tayi ta runtse ido jikinta na wata iriyar rawa murmushi yayi yace "ga book d'in naki" kasa juyuwa tayi ya k'araso gabanta ya janyo hannunta da karfi ta fad'o jikinsa suka zube akan bed dai-dai time d'in da Aliyi ya shigo room d'in ganin halinda suke ga Fateema dayafi kyauna da kishi arayuwarsa akan wani kato akwance har jikinta narawa sabuda jaraba ai atake ya yanke jiki ya fad'i a gurin Annur na ganin ya fad'i yai saurin sakin Deedee ita kuma tai saurin mikewa daga kan sa bai bari taga Aliyu ba yai sauri yace "sorry fateema walahi bada niya nayiba" kai kawa ta gyada masa har yanxu jikinta rawa yakeyi book d'in yamiko mata tayi hanyar fita da sauri saidai me karo tacida mutum a sume akasa ido ta zaro da larfi ya furta "yaya *ALIYU* "............! *PAGE* 13-14 .....................📖Ko kalon inda suke beyiba ya huce ya dauko phone 'dinshi ya bar gidan kwace hannunta Deedee tayi tana kuka tace "me nayi maka kake neman kassara rayuwata kafa damin abunda nayi maka plz ba dan niba" murmushi yayi yace "laifi 1 kikamun soyayya da abunda nafi tsana a rayuwata wato Aliyu bayan kinsan irin mugun son da nake miki" wani mugun kalo ta watsa mishi tace "walahi walahi walahi dana aureka gara na mutu banyi aureba kuma abunda kamun kaje keda Allah" tana gama fa 'din haka ta juya zatabar gurin yai 'kara ruko hannunta yace "da kin daina wa halar da kanki dan saura 'kiris na malake ki in kinga ban aureki ba bana nunfashi" yana gama fadin haka ya saketa yabar gurin ciki ta huce tana kuka me tsuma zuciya Annur yana shiga part 'dinsu ya samu hajiya a bedroom ko salama babu ya fa 'da room 'din kalon shi tayi tace "my son meya faro naga ranka a 'bace" kusa da ita ya xauna yace "hajiya na gaji da gafara sa banga 'kaho ba har yanxu banji inda aka kwana akan aurena da Deedee ba" ajiyar xuciya ta sauke tace "kwantar da hanka linka my son Daddyn ku nake jira ya dawo kuma yau xai dawo na riga na sanar mishi da komai yana dawowa xaije ya tada hankalin yayansa dan haka kadaina sa damuwa a ranka" murmushi yayi yamike batare da yace komai ba ya fice daga room 'din da dare Daddy yana dawo wa hajiya ta tashi hankalin shi sai yaje ya samu Alhaji da zancan bikin Annur da Deedee ko hutawa beyiba tasa yamike yanufi dakin yayan nashi Alhaji Nura na xaune a parlour sa ya cin fruits Daddy ya shiga ko Salama babu kalon mamaki Abba yake binsa dashi xama Daddy yayi ya dau Apple 1 ya fara ci saida yagama yadau banana itama yacinye yakai hannu xai dau wani abun Abba ya rike hannu ya harareshi yace "amma baka da ta ido Suleman ka shigomin ba salama san-nan kaxo kafara cimun fruits ko" hannun shi ya xame ya kali Adda yace "ba wan-nane ya kawoni ba nazo inji ina aka kwana akan lalatamun 'da da 'yar gurinku tayi" kalon mamaki Abba yayi mishi yace "dama mace tana iya lalata namiji?" "au bakada labari to inma baka sani ba kasani mata da yawa sun lalata maxa koma ga misali akan 'yar gurinka Fateemah" murmushi ta kaci Abba yayi ya kaleshi yace "to yanzu diyya xamu biyaka" hararar Abba yayi yace "ai dama dule ka anbaci dayya dan anci an tada kai da gadanmu" kai kawai Abba ya girgixa yace "bana so dugon bayani bacci nakeji kafa 'di nawa kake so kawai dan nasan rashin kudine yasaka yin wan-nan wautar" dariya sosai Daddy yayi yace "Nura a yanxu kudi ba damuwata bane abunda nake so shine tunda har sunriga sun yi masha'arsu to kawai a hadasu aure kowa ya huta" wani irin mugun kalo Abba yayi mishi yace "walahi ko Fateemah ko tarasa mijin aure baxan aura mata lalatace irin Ibrahim ba" dariya Daddy yayi yace "in banda abunka to ai itama lalataciyar ce ita da take kai kanta har 'dakin shi ai tafishi laifi" mikewa Abba yayi yace "kaga Suleman inda abunyi tashi ka fita" mikewa Daddy yayi ya kali Abba ido cikin ido yace "kuskure mafi girma da xaka tafka a rayuwarka shine hana Annur auran Fateemah koma ko ka aurar da Fateemah gawani walahi bata tsiraba da fatan ka fahimci abunda nake nufi" yana gama fa 'din haka ya juya yafice abunsa ba abunda gaban Abba yake sai fa duwa komawa yayi ya xauna cikin tashin hankali yasan halin 'kaninshi Suleman sarai bashida hankali akan yaransa yayi nisa cikin tunani mommy ta shigo dakin ga ninshi a cikin wani hali yasa ta 'karasa tana tanbayar lafiya da kamar yayi shiru sai yatuna abukin kuka shi ake fadawa mutuwa cikin nutsuwa ya zayyane mata yadda sukayi da Alhaji Suleman baki ta tabe tace "to yanxu meye abun damuwa aciki yariyar nan kowa yasan 'yar iskace irin Annur to me xai hana ahadasu auran tunda dama lalatace sai lalat.......!" daga mata hannu Abba yayi cikin fushi yace "tashi ki fita banasan ganinki" cikin dana sanin abunda ta fada tace "Allah ya huci zuciyarka" "Maryam kifita tun raina be 'kara bacci ba" tashi tayi jikinta a sanyaye tana me ladamar abunda ta aikata tashi Abba yayi ya shige bedroom dan ya kwanta washe gari takama Tharsday Abba yana zaune a parlour sa yana saka da war wara *ALIYU* ya shigo da salama amsawa Abba yayi ya shigo yasamu guri nesa da Abba ya gaida shi amsawa Abba yayi yace "dama ina nemanka" kai akasa Aliyu yace "gani Abba" "dama bawani abu bane gobe friday za'ayi daurin auren wani yaron abokina kuma nayi alkawarin daukan nauyin komai shine kuma abun yaxomun banida kudi ko xaka rantamun ko 30k ne" "haba Abba saika rokeni" ciro rafar 'yan 50 yayi guda 2 yamikawa Abba daya Abba ya dauka yace "abiya sadaki da wan-nan ita kuma dayar kaje kasuwa ko ka aika ataho da goro da alewa ko ya kace" murmushi Aliyu yayi yace "hakan ma yayi Allah ya sanya alkari" "ameen ameen dama maganar kenan tashi kaje Allah yayi maka albarka" mikewa Aliyu yayi yanacewa "ameen Abba nagode" da haka yafice daga dakin mikewa Abba yayi ya dauko phone 'dinshi yara kira da mutane yana sanar mishi gobe akwai daurin auren da xa'ayi a gidansa (tofa ko auranwa xa a daura Allah masani) Annur ne yaje yasamu Daddy da xancen ya sukayi da Abba murmushi Daddy yayi yace "kwantar da hankalinka Annur Fateemah dai taxama taka" wani irin ihu Annur yayi ya rungume Daddy yanacewa "gaskiya Daddy nagode sosai" yai wani fari da ido yace "harna hangoni ina hutawa da Deedee yarinya da gani xatayi ruw.....!" saurin rufe bakinsa yayi dan yakusa ka tubara kar Daddy yasan ba abunda ya shiga tsakaninshi da Deedee murmushi Daddy yayi yace "Fadi da ihu zaka huta yaro" dariya Annur yayi ya mike yana rawa yafice dan yasan inya xauna xa'a iyayin katubara Fateemah ce kwance akan ciyar Ammi suna ta hirarsu irinta 'ya da uwa kalo daya zakayiwa Deedee kaga ramar da tayi lokaci kadan duk ta xabge kalon Ammi tayi tace "walahi Ammi ni duniyar nan ta ishene komai bayamun dadi" murmushi Ammi tayi tace "idai xakisa tunani arai nexai hana baxaki ji duniya ta ishekiba" mikewa tayi daga kwancen da take tace "walahi Ammi daga jiya xuwa yau gabana sai faduwa yakeyi abun harya fara bani tsoro" kanta Ammi ta shafa tace "addu'a xaki ringayi xaki samu salama" kai ta 'daga ta koma ta kwanta suka cigaba da hirarsu Usman na xaune a dakinsa yanata boga game a phone 'dinshi Aliyu ya shiga da Salama ya fada kan bed yasaki ajiyar xuciya kalonsa Usman yayi yace "lafiya kake kuwa" kai ya kawar yace "lafiya" baki Usman ya tabe yace "bakada adalci Aliyu har yanxu fa Isham bedawo ba da kaine nasan baxa ka zauna a zariya na tsayin kwanakin nan ba" dagowa yayi yace "na mantane kirashi kace ko begama ba ya taho gida" murmushi Usman yayi ya kashe game 'din ya kira Isham yana dauka yace "kayi murna yaro Aliyu yace kataho gida" daga can Isham yace "da gaske koda wasa" "kai walahi da gaske nake, ashe da rabun za asha bikin dakai gobe" "kaidai bari yanxu xan tahoma" yana gama fadin haka ya kashe wayar kalon Aliyu yayi yaga ya tsareshi da ido yace "malam lafiya kar ka cinyeni" harararsa ALIYU yayi yace "auren wa xa'a daura gobe" dariya Usman yayi sosai yace "lalai yaro yarone, yanxu ka yarda ina gaba da kai ko tunda har aka sanar dani za ayibiki amma kai ba a fada makaba" cikin 'kusawa da magana ALIYU yace "ni kawai ka fadamun aurenwa xa a daura" murmushi Usman yayi yace "to ba auren kowa za'a daura gobe ba sai.................!" ba amun comment yadda nake so dan haka nima xan rage typing ko natafi hutun 2mouth by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 11-12 ..............📖Ruko hannunsa yaji anyi cinke da mamaki ya juya yaga ya Faruq ne cin fushi ya Faruq yace "kai Aliyu wan-nan yane irin wautace yazaka daketa me tayi maka" Aliyu na huci ya kali ya Faruq ya girgiza kai kawai yabar parlour cikeda ta kaici kalon Deedee ya Faruq yayi dataketa faman kuka yace "kiyi hakuri Fateema kinsan halin Aliyu sai a hankali amma baya abu saida dalili me kikayi mishi" kai kawai ta iya girgiza mishi tabar gurin tana cigaba da kuka room 'din Ammi ta huce ta fa 'da kan bed ta fashe da kuka me tsuma zuciya tana kukan Ammi tashigo ta ganta amma batayi gigin rarrashinta dan abunda yafi kuka ya halarta Deedee tayi zaunawa Ammi tayi kusada ita tana saurarun kukan nata jin bazata iya jurewa ba itama kukan zatayi ta tashi ta fice daga 'dakin ranta a dagule cikin kuka Deedee take fa 'din "Allah ya isa tsakani na dakai Annur ka cuceni ka rabani da me sona so na gaskiya ka 'batamin suna acikin family mu bazan rama abuda kayimun ba amma zankai kararka gurin meduka shiyasan yadda zaiyi dakai" haka ta ringa sunbatu har bacci barawo ya saceta fita daga gidan Aliyu yayi ba zame ko inaba zai gurin abukinsa Muzali shi Aliyu duk wan-nan yawace-yawacen da samari sukeyi bayayi daga gida sai office saidai in zariya zashi dan sunda reshe acan Muzali na ganinshi cike da fara'a ya tarbeshi yanacewa "yau agari ko dai 'batan kai kayine inmaida ka gida" harararsa Aliyu yayi ya nemi guri ya zauna kalon shi Muzali yayi yace "amma dai bakada lafiya ko Aliyu" "me ka gani" Aliyu yayi maganar cikin fushi dariya Muzali yayi yace "maida hukar Aliyu bawani abu bane gani nayi duk karame gaka bakada wani kuzari walahi" ajiyar zuciya Aliyu yayi yace "to uban sa ido banida lafiya amma yanzu naji sauki" "habawa nifa ince karame sosai, nikuwa Aliyu ina Deedee ne.2days bataje islamiyya ba" baki Aliyu ya tabe yace "itama batada lafiya" dariya sosai Muzali yayi yace "kai yaran yanzu Allah ya shiryeku sabuda soyayya tamuku dadi in 'daya zaiyi ciwo sai 'daya yayi hmmm duniya taimuku dadi" tsaki Aliyu yaja yace "malam ka takuramun walahi kamun shiru kona tashi natafi" cikin mamaki Muzali yake kalonsa yasan koya kayiwa Aliyu maganar Deedee tofa in baka ganin fara'arsa zaka gani amma yau duk ya 'bata rai lalai akwai lauje cikin na 'di zaiyi binkice meya ha 'dasu yar suke ciwo tare da wan-nan tunani ya mike ya fice yabar Aliyu da har yafara bacci washe gari aka salamu Annur daga husbitel dan yaji saki sosai yana xaune a parlour Hajiya ba abunda yakeyi sai murmushi kalonsa hajiya tayi tace "hmmm meya farune kaketa zuba fara'a haka" dariya yayi yace "gaskiya ni mugune yanxu fa ko Deedee xata ha 'diyi Qur'ani dan ran tsuwa ba me yarda da ita" "to wa zai yarda da ita ankamata dumu-dumu, yanxu ba wan-nan ba hajja takawo layun nan kuma na bawa Zakiyya ta bunne su" saurin kalonta Annur yayi yace "Zakiyya fa hajiya kinsan yarinyar nan da shirme da kinsani bari kikayi muka dawo" "in bari mudawo kuma kasan da zafi-xafi akan daki 'karfe kuma na mata kashedi sosai" dariya Annur yayi yace "yanzu abu 'daya ya rage kicewa daddy yaje yace sai anbani auran Deedee tunda ita ta lalatani" dariya hajiya tayi tace "ai ba sai ka fa 'daba wan-nan azaune take in sunki yarda mu 'dau mataki daya dace" ihun murna Annur ya saki yace "kaini angon Fateema naji dadi na" tashi hajiya tayi tana dariya tabar parlour duk abuda suke fa 'da Zakiyya najinsu ta tabe baki tace "hajiya duk da ke kika haifeni amma baxan bari ki cutarmin da abunda nake so ba dan haka ma na kona layun da kika bani na bunne in Deedee zaku kashe ko a kaina zantayakuma dan tanaso abunda nafiso a rayuwata amma in Aliyu zaku ta 'da zan iya karku gaba 'daya" ita ka 'dai taketa zancen zuci bayan sati 1 Aliyu ya warke sosai haka Deedee da Annur kuma duk a cikin satin ba wanda yaga 'dan uwansa a cikinsu abun duniya yayiwa Aliyu yawa yana so yasa Fateema a idonsa ko ya samu sassauci a cikin zuciyarsa amma abu ya gagara itama agurin Deedee hakan take so take taga Aliyu tamai bayani ko ta samu sassauci amma ina tarasa inda zata ganshi batada aiki kulum sai kuka tun Hafsat na tan bayarta harta gaji ta zuba mata ido abunda yafi damunta ma yanxu inta gaida mommy ciki-ciki take amsa mata sa 'banin daddy da inta gaidashi zai amsa yaitayi mata nasiha ba wadda take jin dadinsa a gidan sai Amminta kowa ya daina ganin girmanta a zatunta koda abunda ake zargi da gaske ta aikata batayi zatun za ajuya mata baya hakaba mu samman Aliyu ya bata mamaki shikuwa Annur nema yake ya ha 'du da ita ko zai kara kula wani abun a kara yadda da abuda ake zargi shiyasa yake fakonsu sai yaga Deedee da Aliyu tare zai kara hada wani fadan amma yana tsuron Aliyu ya 'kara jibgarsa Deedee taxo fita kamar a mafarki saitaga Aliyu ya xaune a parlour jikinta a sanyaye ga tsuro da ya mamayeta ta durkusa a gabansa tana hawaye tace "walahi ya Aliyu abunda kake zargi ba gaskiya bane" mugun kalo ya watsa mata yace "ko kowa be yarda ba ni bazanki yarda ba sabuda da idona na ganki ko idona zai gane mun karyane" kai ta girgiza ta Bude baki tayi da niyar yin magana ya d'aga mata hannu yana jifanta da mugun kalo yace "bakida abunda xaki fadamun nariga nasan irin abubun da kike aikatawa a bayan fage ahaka kamar ta kirki nan kuwa 2 face ce ke" kwalar da ta cika mata idoh ta share murya na rawa tace "walahi ya *ALIYU* ba abunda ka ke tunani bane nifa......" hannu yakara daga mata tareda wurga mata harara ya fice daga parlour ranshi a b'ace agurin ta durkushe tasaki kuka me sauti a dunaya ba abunda ta tsana irin mutum ya ringa xarginta musamman da babban laifi irin xina itace xata aikata wannan babban laifin da ranta da lafiyarta tana cikin haiyacinta tana cikin kukanne Hafsat ta shigo ta tadda ita ahaka kara sowa tayi da sauri ta d'a gota ta maida ita kan kujera ta fara rarrashinta tana cewa "haba Deedee ke kuka baya miki wuya kulum cikin kuka kike kamar matar mamaci idonki fa xai iya samun matsala" hawayen fuskarta ta share tace "dole nayi kuka Hafsat saboda ya *ALIYU* yana xargina da aikata mummunan aita babban laifi, nan ta kwashe kumai ta fad'a mata" ajiyar xuciya Hafsat ta sauke tace "kar kiga laifin yaya a wan-nan abun dan koni naganki xanyi xargi sabuda kuwa yasan *ANNUR* bakaramin mane min mata bane kuma kisan basa jitiwa da yaya kuma kisan yaya yana mugun kishinki ko?" ka lonta Deedee tayi tace "kina nufin kin yarda da maganar ya *ALIYU*" kai Hafsat ta daga mata alamar "eh" kai kawai ta girgixa ta tashi ta fice daga dakin rain ta a dagule karo taci da mutum ta dago kai taga ANNUR ne ke be shi tayi xata huce yai saurin ruku hannunta da niyar yi mata magana hakan kuma yayi dai-dai da time d'in da ya ALIYU ya shigo dan ya manta phone dinshi a parlour...........! Bakin gida fan's grp kunata cigiyata 2days shiro banaji dadi amma yanzu ba laifi na samu saki kuma nagode da kulawarku gareni nagode by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 17-18 .....................📖Rungume ya Faruq yana dariya shima ya Faruq din dariya yakeyi yace "angon Fateemah duk murnar ce haka" sakinsa Aliyu yayi yace "naji dadi sosai ina Abba yake inje naimasa godiya" "yana parlour sa kaje can" saurin ficewa yayi daga gurin yanufi parlour Abba a hanya sai haduwa yake da mutane suna tayi mishi Allah ya sanya alkari shikuwa bakinsa yaki rufuwa duk yadda yaso ya buye farin cikinsa abun ya faskara sai washe baki yake da salama yashiga parlour Abba Abba ya amsa da fara'a kan Aliyu a kasa ya gaidashi Abba na murmushi dan yaji dadin farin cikin daya gani akan fuskar Aliyu yace "Haidar har akayi daurin aure aka gama ban ganka ba" susa 'keya Aliyu yayi yace "amun afuwa Abba kuma naji abun alkarin da kamun Allah uban giji yasa ka maka da gidan aljannah" shafa kansa Abba yayi yace "ameen Allah yayi maka albarka kuma kaji tsoron Allah Fateema amanace a gurin ka duk da bana jinka ta wannan fannin" kasa a kasa yace "insha Allah Abba zaka sameni me rike amana" "to Allah yayi maka albarka" "ameen nagode Abba" hira sukayi da abba sosai kafin yayi masa salama ya huce part dinsu gaba 'daya yinin yau Fateemah kasa ci tayi ta kasa sha saida Ammi tayi mata fada sosai san-nan ta sha tea ka 'dan ta kwanta dan kanta ciwo yake mata sosai ga kaffata data rike ko takata bata iyayi sosai saida Ammi tayi tai mata addu'o'i tasamu tayi bacci Aliyu 'dakin mommy yaje ya gaida ita ba yabo ba falasa ta amsa san-nan ta kare mishi kalo daga sama har kasa tace "hmm wai kai murna kake an aurama mazina ciya ko?" gaban Aliyu ne ya buga da 'karfi take annurin fuskarsa ya 'bace dan sai yanzu ya tuno da mugun ganin da yayi wa Deedee a 'dakin Annur gaba 'daya sai yaji ya tsani auran gaba daya murmushin takaci mommy tayi tace "tanbayar ka nake ko kaima bakasan ciwon kan nakaba" "kiyi hakuri mommy nima biyya nayiwa Abba n.....!" daga mishi hannu mommy tayi tace "bance kar kayiwa Abbanku biyya ba amma kasani har jiko kinka sai anmusu gorin zinar da uwarsu tayi kuma kar ka manta ita zuna kamar gado ce inkayi to 'ya'yankama sai sunyi kaga ko gaba ka haifi yara da ita sukayi karka zargi kowa ka zargi kanka" cikin tashin hankali Aliyu yace "kiyi hakuri mommy insha Allah zan dau mataki daga haka ya mike ya fice daga dakin mommy" Annur yarasa inda zaisa ransa dan sai yanxu yasan da gaske yake so Deedee yakasa hakuri dan haka ya shirya yatafi gidan hajja dan yasan itace kawai xata kawo mishi mafuta a tsakar gida ya tadda ta tana cin goro ko salama babu bare gaisuwa ya tsaya a kanta yace "hajja kinji abunda wannan jaki mutumin yayi ko" baki ta tabe tace "dan me hankalinka zai tashi akan hakan in banda abunka me akayi kayi su dagasu har gajeran tunanin nasu xauna kaji ya zamuyi" xama yayi kusa da ita tace "badai sun aurar da ita ba to bari kaji duk iskancina nasan ba'a aure da ciki kunedai jahilan banza baku sani ba dan haka inaji an daura auran nan naje nasamu malamina ya bani wani magani yace indai tasha to zatai ta abu buwa irin na masu ciki kuma ko asibiti akaje baza a gane ba ciki bane kaga shi kenan aure ya mutu" wata irin dari Annur yayi yace "gaskiya tso huwarnan ke karshe ce Daddy beyi gadon banzaba yanxu dau ko maganin natafi" tashi tayi ta dauko masa maganin ya bata kudin ya baro gidan yana kumawa gida ya zarce part 'dinsu a parlour ya tadda Zakiyya ya dariya dan yasan itace zata iya yimasa wan-nan aikin zama yayi kusa da ita yace "matar Aliyu ki kwatar da hankalinki nasan kinasan Aliyu to ga dama tasamu" maganin yami 'kamata yayi mata bayaninda hajja ta mishi dariya Zakiyya tayi tace "ai wan-nan aikin yiwa kaine dan haka kamar tasha ta gama" "yauwa 'kanwata shiyasa kike burgeni" dariya tayi tace "inama haka yaya Annur" mikewa yayi yace sainaga saka mako kai ta gyada mishi tace "don't worry brother" kai ya jinjina yabar parlour mikewa tayi cikin farin ciki dama abunda take tunani kenan sai gashi ta samu solution a sadaka 4:40pm Deedee ta tashi daga bacci kuma ba laifi jikinta yayi sauki sosai sai da abunda ba'a rasaba Ammi ta hada mata ruwa me 'dumi tayi wanka tayi Salah san-nan taci abunci ta zauna suka fara hira da Ammi jefi-jefi Aliyu yana can abun duniya yai mishi zafi tunda mommy ta fada mishi magan ganun nan hankalin shi yaki kwanci ji yake kamar da auran nasama Deedee cigaba da bin maza mikewa yayi cikin neman mafita ko yacewa Abba sutare gobe kai kamar yayi kusa ran Juma'a dai to shi ya zaiyine yasa mata ido kawai shike nan zama ya 'karayi yana maida nunfashi sama-sama Annur cikin happy ya huce gidan wata babynsa me suna Nafeesat irin guxuma yen matan nanne masu likewa yara tunda taga Annur taji duk duniya ba wanda take so kuma take muradin aura sama da Annur amma ta nuna mishiba saidai tana kiransa ya tayata kwana amma duk lukacin da yazo saitayi mai bar bade kuma aikin yasoma kamashi dan indai takirashi baya mata musu yana shiga gidan ya zarce bedroom dinta tana kwance daga ita sai 'yar bingilar riga iya cinya kanshin da yabiki hancinsa saida kansa ya juya yai saurin rike kansa gawata irin sha'awa data taso mishi fa 'dawa yayi kan gadon yana nishi murmushi Nafee tayi ta rungumu sa jikin ta ta shafasa nishi ya saki ya rarumuta yafara tsotsarta da lasheta itama tana tayashi saida yakai karshe ya bude kafarta ya fara shigarta ihu suka saki atare suka cigaba da aiki aji ba gani saida komai ya kamala ya mike zai shiga toilet takira sunansa a hankali tace "baby bazan iya tashiba ka dagani" zaro ido hayi dan shidai bazai iya dagata ba dan tafi hajiyarsu kiba kuma a girme ma ta girmi hajiya Safeena nunfashi ya sauke ya juyo ya fara ko karin dagata da gyar ya dagota yana nishi sama-sama suka shiga toilet tare sukayi wanka suka fito ahaka takoma ta kwanta shikuma yafara kokarin sa kaya kalonshi take tana yatsina baki tace "inaxuwa kuma" "gida zani akwai aikin da zanyiwa Daddy" tabe baki tayi tace "anan zaka kwana zo mu kwanta" cakkk ya tsaya ya kaleta ya marairaice fuska tana kalonsa ta kauda fuska ba yadda ya iya haka ya cire ya kwanta kusa da ita kiran Daddy ne ya ringa shigo wa wayarsa amma yaki dagawa har hajiya ma ta fara kiransa da ya gaji sai ya kashe wayar gaba daya yai duk abunda yake Nafee na kalonsa sai murmushi take a ranta tana cewa aiki ya soma kyau shikuwa Annur gyara kwanciyarsa yayimaa jikin guzumarta sa da dare Deedee na zaune a parlour itada Hafsat Zakiyya ta shigo da salamarta zama tayi suka cigaba da hirarsu kamar gaske can ta kali Deedee tace "amaryar yaya Aliyu dafatan dai kin fara shan magungumar gyaran jiki ko" baki Deedee ta tabe tace "ni ba abunda zansha walahi" murmushi Zakiyya tayi tace "da gaskiyarki kar kije kisha abunda zaizo yasa yayan namu ya 'karaki" tabe baki Deedee tayi batace komai ba fito da kulin maganin nan Zakiyya ta mikawa Deedee tace "ko mazaki sha komaiba kisha maganin sanyi zai miki anfani ko dan lafiyarkima wan-nan da kike gani maganin sanyi ne kuma yanada kyau sosai" kin amsa Deedee tayi saida Hafsat tace "da gaskiyar Zakiyya kisha na sanyin zaimiki anfani" amsa tayi tana juyashi a hannunta murmushi Zakiyya tayi tace "kisha da madara ko nono" gyada kai Deedee tayi suka cigaba da hirarsu kafin Zakiyya taimusu salama ta tafi itama Hafsat mikewa tayi tashiga ciki ita kuwa Fateemah kitcen ta shiga ta abo madara a cup da zuba maganin dan tanajin kunya Ammi ta ganta dashi gara ta shanye tun yanxu spon tasa ta juya takai cup din bakinta da misiminllah............... by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 15-16 ....................📖..Na Fateema" kalonsa Aliyu yake cikeda tashin hankali yace "wai wace Fateemah kake nufi" dariya Usman yayi yace "to bari inma kgari kgari Deedeenka nake nufi Abba yace tunda kadai na santa to gara amata aure ta huta" mikewa yayi cikin tashin hankali kamar zaiyi magana saikuma ya fasa yafice daga cikin 'dakin har yana karo da kofa yana fita Usman yasa dariya harda kwanciya saida yayi me isar sa yana maida nun fashi yace "in banda abun Haidar mene na shiga wani hali bayan kace ka tsani yarinya baka sonta to ko iya tunanin yau dazaka kwana dashi na fara ramawa Deedee abunda kake mata" ya cigaba da dariyar mugunta dan yasan yau da wuya Aliyu beyi gudawa ba Aliyu yana layi yashiga dakinsa cikin tashin hankali ya zube a kan bed yana sauke nunfashi ya dafe saitin zuciyarsa yana furta "inalillahi wa'ina ilaihirraji'un Allah huma ajirni fi misibati wa aklifni kairan minha Allah ka kawo min dauki" sai hawaye sharrrrr bakinsa na rawa yace "walahi har yanzu ina sonki Deedeena ina miki hakane dan ki gane kuskuren da kikayi amma walahi ina sonki Fateemah ta meyasa Abba zaimun haka yasan ina son Fateemah zai aurawa wani ita" lebe ya ciza da karbi harya fashe yace "walahi duk wanda yayi gan gancin auranmun Fateemah sainaga bayansa koshi waye to ko Annur ne" ido ya zaro cikin rawar jiki yace "kai Abba bazai aurawa Fateemah Annur ba" kumawa yayi ya kwanta idonsa na tsiyayar da hawaye adaren ranar ALIYU be rintsaba dan haka koda safe daya je masallaci Asuba ya dawo ya zube sai bacci be farka ba sai 12:00pm ya tashi yayi wanka ya kara komawa ya kwanta amma ba bacci yake ba kana ganinshi kasan ba kalau yakeba dan ya rame ga idonshi da ya kunbura duk jikinsa a sanyaye yake itakuwa Deedee tashi tayi kamar mara lafiya ga faduwar gaba da take fama da ita gaba daya takasa kata bus sai kwanciya kamar ruwa suna zaune tareda Ammi sai satar kalonta takeyi Hafsat ta shigo dakin da salama Ammi ce ta iya amsawa Hafsat ta gaida ita tace "kizo inji Abba yana parlour sa" kamar Deedee aka kira haka taji gabanta ya fadi ta rintse ido tana karanto duk addu'ar da tazo bakinta mikewa Ammi tayi dayake da hijab a jikinta tabi bayan Hafsat suka fita tana fita Deedee ta bita da kalo hakan nan taji wasu hawaye na gangaro kuncinta cikin ranta tace meyake faruwa danine bata da amsa shiyasa ta cigaba da sharar hawaye harda shashsheka Ammi nashiga parlour ta tadda Mommy a zaune tana hadawa Abba tea gaida su Ammi tayi suka amsa da fara'a saida Abba ya gama shan tea 'din yayi hamdala ya kalesu yace "bakomai yasa na kira kuba sai akan zancen auran yaranku" kalon kalo suka farayi kafin Mommy tayi karfin halin cewa da Abba "aure kuma Alhaji tukunna ma wasu yaran" murmushi Abba yayi yace "yau insha Allah in ansako daga masalacin juma'a za'a daura auren Fateemah da Aliyu" cikin tsananin mamaki Mommy tace "aure ba kace za ayimusu sai kace mun gaji dasu zakace zaka aurar dasu yau 'din nan" nun fashi ya sauke yace "Suleman ne yasako ni agaba akan saina aurawa Ibrahim Fateemah harda ikirarin ko na aurawa wani nayi a banza nikuma shine nayi tunani duk fa din gidan nan ba wadda Ibrahim da iyayensa suke shakka sai ALIYU kuma nasan zai jajirce akan iyalinsa ta yadda bawani ma haluki da zai kawowa iyalinsa farmaki amma harga Allah banyi niyar aurawa Fateemah Aliyu ba kodan bakin hali da bakar zuciya irin ta Aliyu" ajiyar zuciya Mommy ta sauke tamike tace "Allah yasa albarka" da haka ta mike ta fice daga parlour binta Abba yayi da kalo ya girgixa kai yace da Ammi "Fateemah da Aliyu duk malakinane na sanar mukune dan fita hakkinku dan haka bana san jin komai daga bakin ku tashi kije" kanta akasa tace "Allah ya sanya alkari yasa hakan shi yafi alkairi" "ameen" Abba yace ita kuma ta mike ta fice daga parlour Mommy na fita ta huce dakinta acan ta tadda Faruq da Sadeeq harda matansu rai ta saki suka gaisa suka cigaba da hira da ido tayiwa Sadeeq da Faruq magana tana son ganinsu san-nan ta mike tayi gaba suka biyu ta a baya dakin Hafsat suka shiga ta kalesu tace "kunada labarin abunda Abbanku ke shirnyi yau" dariya sukayi san-nan Sadeeq yace "ai mun dadai da sani an boye mukune sabuda surutu naku na mata kuma AURAN SIRRI(Aysha bagudo) akeso ayi sabuda makiya" rai ta hade tace "yanzu kuna goyan bayan Abban ku ya aurawa Aliyu lalataciyar yar nan da aka kamata a dakin saurayi" annurin kan fuskarsu ne ya bace cikin damuwa Faruq yace "haba Mommy karki canza halayarki ta gari ta koma sabanin haka kamar bakisan halin makiyan muba zai iya yiyiwar shirine" hararrashi Mommy tayi yace "wanine zai dauketa ya kaita kenan kuma ai Aliyu bazai mata karyaba shi da kansa abokin lalatar tata be boyeba ya fito ya fadi gaskiya dan afi karfina ne da bazan yarda 'dana ya auri ragowar waniba bayan nasan shi sabone fil a leda itace dai ta xubar da nata mutuncin a titi" ajiyar zuciya Sadeeq ya sauke yace "abarshi ma da gaske ne kaddarace xata iya fadawa kan kowa har Hafs......!" tsawar da Mommy ta daka mishi ce tasa ya kasa karasa maganar da yayi niyya tana huci ta nuna musu kofa jikin su a sanyaye suka fice itama ficewar tayi cikin 'bacin rai Deedee nacikin kukanta Isham ya shigo dakin konshi tayi cikin mamaki tace "yaya yaushe ka dawo" murmushi yayi yazauna kusa da ita yace "ai dule na dawo zanyi bikin kanwa dan ma bikin ba shiri da ansha shooo" ta bude baki daniyar tanbayar wace 'kanwar Ammi ta shigo itama kalon Isham tayi tace "saukar yaushe" kar ya sosa yace "nima zuwa nayi ayi bikin dani" baki Ammi ta tafe ta zauna tana karewa Deedee kalo tace "tunda gaka kazo katayani yiwa 'yar uwarka bayani" dariya yayi yace "baruwanki Ammi ki barni da ita" murmushi tayi ta mike tafice daga dakin kalon Deedee yayi yace "Fateemah sakinyi hakuri da abunda zaki ji, yaudai Abba ya yanke aurar dake ga Aliyu" kalonshi take cikin mamaki "yau fa kace" kai ya gyada mata yace "eh da gaske nake daga yanzu zuwa 2 narana kinzama matar Aliyu abunda nake so dake kiyi hakuri karki nunawa duniya baki son rauran Aliyu sabuda makiya kinji" tana hawaye ta gyada mishi kai tace "isha Allah ka tayani da addu'a yaya" rungume ta yayi yana dariya yace "naji dadin yadda kikayi saurin fahim tata 'kanwata" tana kuka tace "yaya walahi abudaya nake tsuro halin ya Aliyu" murmushi yayi yace "tunda kinsan halinsa kici maganin zama dashi kidaina shiga shirginsa da kansa zai sako" murmushi tayi cike da gamsuwa aranta tarasa me takeji dadi ko akasin hakan amma 'kar kashin zuciyarta tana cike da tsoron Aliyu banda ma tasan zaiyi huya a dauketa abashi ita anan kusa 2:00pm ana sakowa daga masalaci Juma'a duban mutane suka sheda daurin auran *ALIYU* da *FATEEMAH* a kan sadaki 50k kuma har akayi aka gama Aliyu yana daki a kwance kanshi na masa ciwo dan ko masalaci be iya zuwaba wasu daga cikin 'yan gidan sunsan da bikin wasu kuma saida aka daura kan kace me zacen bikin ya fan tsama kowa yaji na gidan lokacin da Zakiyya taji cewa Aliyu ya auri Deedee suma tayi saida aka yayyafa mata ruwa ta dawo hayacinta tana tsinewa Deedee tana walahi saita ga bayanta shikuwa Annur tunda ya zube akan kujera bekara mutsiba kai kace bashida rai ba bunda yakeyi sai hucci kamar kumurci koda hajiya Sareena taji ko ajikinta dan sunfi kusa kuma tasan za arina yanzu abunda ya rage mata ta zuga Annur kar ya rabuda Fateemah har sai ya cimma burinsa akanta duk da tanada aure daga baya su lika mata ciki kinga dule Aliyu ya rabu da ita inma zuciyarsa bata bugaba Aliyu na kwance Sameer ya shigo da wasu abokan Aliyu suka fara yimishi Allah sanya alkari shi ya dauka auran Fateemah da wani suka zo yimishi murna saida suka huce Sameer ya kalesa yace "angon Fateemah yaudai Allah yayi kalon mamaki Aliyu yayi mishi yace kana nufin dani aka daura auren Deedee" dariya Sameer yayi yace "gaskiya na tayaka murna Abba ya iya bazata dama ni akayiwa haka" cikin faduwar gaba yamike yafice da ya Sadeeq yayi karo yarike hannunsa yace "kai kadai ne zaka fadamun gaskiya yaudawa aka daura auren Fateemah?" murmushi yayi yace "na tayaka murna Aliyu dakai aka daura auren Fateemah" sakin hannunsa yayi cikin farin ciki ya...........! by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 19-20 .........................📖Cup 'din hannunta ne ya subuce gaba 'daya maga nin ya zube a kasa hakan ta farune dalilin tsawar da taji a bayanta juyowa tayi jikinta na kerma tana kalon Aliyu ta ya tsareta da ido cikin lion voice 'dinsa yace "uwar me kikeyi a nan ba kike waiwaye kuma da alamun rashin gaskiya a tattare da ke" jikinta na rawa tace "walahi yaya ba komai" murmushi ta kaici yayi ya kali inda cup din ya fashe ya kaleta yace "hmm da zaki daina wa halar da kanki akan shan wannan shirmen dan ba abunda zanyi da macen da ta zubarda mutuncinta a titi" ido Deedee ta runtse maganarsa tana mata ciwo a rai amma bata ce komaiba sai kai da ta sunkuyar tana zubda hawaye baki ya tabe yace "banaso ganinki ki bacemun daga nan" saurin kebeshi tayi tabar kitcen din yabita da harara ya sa mofa ya goge gurin da maganin ya zube dan bayaso yaga guri da dauda ya dauke fa shashshen cup 'din ya hada tea 'din da yazo sha ya bar kitcen 'din Fateemah 'dakin Ammi tayi jikinta na rawa Ammi na ganinta a rude tasan akwai wanda yayi wata tsawa ko wani abun kalonta takeyi da tausayawa amma ba tayi magana zama Deedee tayi har lokacin jikinta rawa yakeyi tashi Ammi tayi ta zauna a kusa da ita ta dafata kalon Ammi tayi hawaye na zuba daga idon ta tace "Ammi Annur ya cuceni asa har yanzu muta nan gidan nan suna zargina walahi walahi walahi Ammi ban taba aikata zina amma meyasa mutane suka kasa fa himtata" nunfashi Ammi a sauke tace "kiyi hakuri duk daren ba dadewa gaskiya zatayi halinta shikuma Ibrahim daya dora miki jakar tsaba yasaki cikin damuwa Allah sai ya sashi a wanda yafi naki kiyi hakuri kijira lokaci" kai ta gyada kice da gamsuwa ta kwanta akan ammi tana sauke a jiyar zuciya har cikin ran Aliyu beji dadin a bunda yayiwa Fateemah ba ko banza yanzu matarsa ce kuma masoyiyarsa amma ya zaiyi in ba haka yayiba bazatayi na damar abunda ta aikata ba "to in batayiba fa?" wata zuciyar ta jefo mishi tabbayar kai ya girgiza yana cewa "kai da idona fa na ganta a kan wani kato taya za'ayi ace sharrine" shigowar Usman ce ta katse mishi tinanin da yakeyi zama Usman yayi yana dariya yace "angon Fateemah me yake damun kane" hara rarsa Aliyu yayi yace "walahi zan fasa maka baki yanzu nan" ido Usman ya zaro yace "oh dan kayi aure shine zaka fasawa yayanka baki to nima nakusa shiga daka ciki" mugun kalo Aliyu ya jefa mishi yace "uban wa yace maka ka isa aure da zakayi" rike haba Usman yayi yace "kana kanina kayi aure saini na kasayi sabuda ban isaba" baki Aliyu ya tabe yana kuna tv yace "dan ka girmeni ai baka kaini lafiya ba" dariya Usman yayi yace "ahaka kakeda lafiyar kana da mata take kwana a wani gurin ba dakin kaba inda nine da saita dawo dakina da kwana ko mu tare a satinnan" baki Aliyu ya tabe ya cigaba da kalonsa batare da yace komaiba washe gari sai yamma Annur ya dawo gida yana shiga parlour su ya tadda hajja tazo da fara'arsa karasa ya zauna ko gaisuwa babu yace "hajja manyan kasa tunda na ganki na san akwai news me zafi" baki ta tabe take "wato baka maida uwarka da ubanka a bakin komaiba jiya suka ringa kiranka kaki 'dagawa kai ga tantiri ko" dariya yayi yace "hajja kenan jiya akwai abunda ya rikeni a kwana agidan abokina" "hmm kodai karuwa ba" dariya yayi yace "ai hajja yanzu karuwai basa ciniki ka tseda budurwa guda daya wace batasan komaiba kafara nuna mata meye rayuwa sannan ka maida ita 'yar hannu yadda bazataji tana sha'awar kowaba saikai ko fita zakayi wata 'kasar ba ruwanka ka tafi da abarka kiga ba ruwanka da daukan cututtuka a jikin ka ruwai" rike haba hajja tayi tace "yaran yanxu Allah ya shiryaku" dariya yayi yana kalon hajiya da ke harararsa yace "ai kinsan yanzu duniya ta cigaba yara su suke sarrafa iyayensu dan haka sace zuciyar budurwa da kudi ba wani abu bane" fulow hajiya ta cilo mishi tace "kasan ka iya sace zuciyar 'yan mata ka kasa sace ta Fateemah" kai ya girgiza cike da takaici yace "so nayi saina rabata da wannan Aliyu n kafin na sace zuciyarta amma sai wannan Abban yamun shigar sauri ya aura mishi ita" baki hajja ta tabe tace "to an yanka ta tashi Fateema batasha wannan maganin nan ba dan haka dulene nazo asamu wata afutar" cikin mamaki Annur yace "wayace miki batasha ba?" "hmm da tasha da tuni maganin yafara aiki kuma naje gun malamin yace batasha ba kuma harda taimakon aljanun jikinta da wannan Aliyu sune sukayi sanadin taki shan maganin" huci Annur ya fara yana cewa "sai nayi a jalin Aliyu a kan Fateemah wata rana" hajjace tace "in ma huka zakasa ka yanka ta ba ruwan wani yanzu malamin yace saida muyi anfani da kwakwalwar mu muhada tugu da kanmu muraba auren in ba hakaba aljanunta baza su bari a cutar da itaba" sai yanzu hajiya ta sako musu baki tace "yanzu hajja ke zaki fadi me ya dace muyi" murmushi tayi tace ku matso kuji matsowa sukayi ta fara yi musu rada a kunne can suka saki shewa tare harda tafawa kafin Annur yace "gaskiya hajja kanki naja kiga ba wanda zai zargemu kuma ba me cewa ba haka bane" "hakane hajja Allah ya ja kwana" "ameen nifa akan yarana da jikokina ba abunda bazanyiba" dariya suka saka suka rungumeta suna dariya wunin yau cir Deedee bata fito ba dan tana tsoro ta hadi da Aliyu ko mommy duk da mommy bata mata komai ko maganar banza amma bata sakar mata fuska shiyasa bata san haduwarsu garama Hafsat ta ware sun cigaba da harkarsu yau monday kuma ranar zuwa islamiyya ce 3:00pm Hafsat ta shirya ta fito ta biya 'dakin Ammi tace Fateemah ta shirya da yake Ammi ta tafi gidan hajiyarsu su gaisa ita kuma Deedee tama manta tanada wani aure bare ta tanbayi izinin koda mommy ne dan haka ta shirya suka tafi makaranta Aliyu tunda la'asar yake zaune a parlour amma har 5:38pm bega giftawar kowa ba dan haka ya fara kwalawa Hafsat kira amma shiru Isham dake shigowa yanzu yace "aikuwa yaya Hafsat ta tafi makaranta na gansu ita da Deedee" " *Deedee* Aliyu ya furta a hankali" ba abunda gabansa yakeyi sai faduwa ga kishi da yake taso mishi amma be nuna ba ace "owk" yacigaba da abunda yakeyi 6:08pm suka shigo parlour suna hira harda dariya 4eyes Aliyu da Fateemah sukayi take gaban Fateema ya fadi ganin irin kalonda Aliyu ke jifan ta dashi jikin tane ya fara rawa tazo zata huce shi rai a hade yace "duk kuzo nan" gabansu na faduwa suka zo gabansa suka zauna ya kali Hafsat yace "uban wa yace ki dauki matar aure ki fita da ita batare da izinin mijinta ba in ita batasan darajar auren taba kema bakisan darajar aurenba?" juyawa yayi ya kali Fateemah yace "da izinin ubanwa kika fita ko abokin zinar takine ya baki izini?" gaba dayansu rasa me kwakwkwaran mutsi akayi sa kuka da Fateemah ta fara sabuda jin ciwon abunda Aliyu ke fada mata tsawa ya duka musu yace "bada ku nakeba" amma shiro sun kasa magana fusata yayi dan bayaso yayi magana a ki kulashi dan haka ya danko Fateema dake kusa dashi ya........... by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 21-22 .......................📖Yayi da nufin dukanta ya jawota da 'karfi ita kuma jikinta ba kwari gaba daya ta tafi luuuuu tafada jikinsa ajiyar zuciya ya sauke yasa hannu ya tureta yana harararta yace "tashi kibar nan tun ban karya kiba" mikewa tayi jikinta a matukar sanyaye tabar gurin nannayan nunfashi ya sauke ya kali Hafsat yace "indai ta 'kara fita bada izininaba to ki tabbata kezan hukunta" kai ta gyada mishi cikeda tsoro "tashi ki bani guri" ya fada yana kumawa ya kwanta itama Hafsat mikewa tayi tabar parlour shikuwa ido ya rufe kamar me bacci shidai yasan harga Allah yana son Fateemah amma besan meyasa duk lokacin da ya tuna yadda ya tadda su da Annur jiyake kamar yasa huka ya yankasu dukansu kuma yau yaso ya 'dan samata amma ta tashi ta fado jikinsa ta kashe mishi jiki ganin bazai iya jure zamanta a gurinba yasa ya salameta kawai amma watara zata 'kara yimasa laifi saiya fanshe harda na yau Deedee na shiga 'daki suka hada ido da Ammi ganin kalon tuhumar da Ammi take mata yasa ta dauke nata idon taje ta canza kaya ta dawo ta zauna kuma haryanzu taki yadda su hada ido da Ammi muryar Ammi taji tana cewa "sannu alhudahuda sai akace dan anbarki a gidanku ba'a kaiki gidan mijinki ba kiringa fita sakaka ko to tunda abun naki ba tunani a ciki zan samu yaya nace mishi mungama shirinmu kitare wannan sat......!" maganar tace ta makale saka makon riko kafarta da Deedee tayi da 'karfi tana kuka tace "plz Ammi kiyi hakuri walahi bazan 'karaba indan kuka bawa yaya Aliyu ni kasheni zaiyi dan Allah kiyi hakuri kinji" kukane yaci 'karfinta ta ha'de hannu wata alamun ro'ko dagota Ammi tayi ta rungumeta tana bubbuga bayanta idonta cike da kwalar tausayin 'yar tata da gowa Deedee tayi tace "kin hakura ko Ammita" kai Ammi ta gyada mata kwai dan bazata iya maganaba kar ta fahimci halin da take ciki murmushi Deedee tayi tace "shiyasa nake 'kaunarki Ammina" murmushi itama Ammi tayi Deedee ta maida kanta kan cinyar Ammi ta kwanta tana bata labarin 'yan makarantar su yau tunda Annur ya fita bedawoba har dare ko wayoyinsa aka kira akashe ga yau sukayi dashi zai kawo musu wanda zasuyi aikin dasu hajja sai masifa takeyi ita kuwa hajiya Sareena kasa magana ma tayi sabuda 'bacin rai suna bedroom dukansu Zakiyya ta shigo 'dakin ta zauna kusa da hajiya tace "gaskiya yaya Annur bashida hankali yasan yau mukayi dashi zai kawo wanda zasuyi mana aiki akan Aliyu amma ya fita gashi har lokaci ya kure wata kila sai gobema zai dawo" hajja na huci tace "rabuda dan durin uwa sai kace ba dan shi muke wannan wahalar ba so yake in uban nasu ya gina musu gida suka tare yasan ya zaiyi da ita kuma tariga lokacin tazama raguwar wani" kwafa hajiya tayi ta 'kara dauko waya ta kirashi amma har yanzu wayar a rufe mikewa tayi tace "kinga hajja kirabu da Annur tunda munyi niyar abunmu karmu fasa yanxu akwai wani a kasan unguwarmu sunasa Gago to nasan shi zai iya yimana aikin mu kuma a ganina abari sai ranar da ta tare sai ayi aiki kinga mutane zasu fi yadda ko" kai hajja ta gyada tace "gaskiya ne hakanma yayi bari na tashi na tafi har ace nice uwar zuwa gidan 'da" dariya hajiya tayi tace "to wani ya haifa miki saidai kice ita 'dayar sirikar taki zata ringa jin haushi" baki hajja ta tabe tace "ubanwa zaije gurin wannan lusarar batada aiki sai Allah yace Annabi yace jaka kawai" dariya suka sheke da ita harda tafawa Annur kuwa yana can gurin baby Nafee ita ta kirashi sun tafi Abuja bikin wata 'kawarta sai sunyi 5days zasu dawo shiyasa tasa ya kashe wayarsa kuma bai mata musuba Aliyu sai da yayi salar magrib ya shiga 'dakin mommy tana ganin sa ta saki murmushi cikin mamaki ya 'karasa cikin 'dakin dan rabonsa da yaga murmushinta tunkan ya rauri Fateemah gaidata yayi ta amsa cike da fara'a kansa a kasa ba tare da ya dagoba yace "dama naje mu gaisa da Abba naga baya nan shine nashigo parlour kuma sai bacci ya daukeni" murmushi tayi tace "na ganka kana bacci bayan ka gama firgitamu 'diyata ko" "wace 'diyar taki kuma?" harararsa tayi tace "wace 'diya gareni in ba Hafsat ba sun dawo daga islamiyya ta shigo tana ta hurihuri na tanbayeta tace kaine" sosa kai yayi yace "mommy yaranki basa jin magana walahi" dariya tayi tace "hakane sai hakuri jiya Abbanku yamun maganar tarewarka da Fateemah yace intanbayeka in kagama shirinku ranar juma'a sai ku tare" kai ya sunkuyar yace "da kin fada mishi ya 'daga tarewar tunda ba sauri akeyiba nid.......!" hannu mommy ta 'daga mishi tace "bana son shashanci tunda an riga an daura auren ai gaggawa kuma ta kare dan haka zancenma a daga be tasoba" kai ya girgiza tamike yayiwa mommy salama habar dakin a 'dakinsa ya yada zango ya zauna ya dafe kansa ya rasa me yakeji aransa farin ciki ko bakin ciki ajiyar zuciya ya sauke nan da 4days za'a bashi Deedeensa amma ba abunda yaje ji ko yake tunani sai Annur wata dabarace ta fado mishi to mezai hana kawai ran Juma'ar ya huce da ita zariya kinga can yayiwa Annur nisan da zai ringa ganin Deedee mikewa yayi yashiga toilet yayi wanka ya dauro lalwala yazo yayi salar isha da shafa'i da hutiri sannan yada key 'din mutarsa ya fice daga gidan Ammi tasan da tarewa Fateema amma batayi gangancin fada mataba sabuda tasan damuwa zata 'dorawa kanta gara tabari sai ranar in yaso tayi na huni daya ta hakura washe gari Aliyu yaje yasamu Abba da maganar shifa zariya zai tafi da Fateemah kuma Abba be hanaba cewa yayi ai yanxu Fateemah a 'kar 'kashinsa take sa yadda yaso zaiyi da ita dan haka bamai hanashi tafiya da matarsa Annur anacan duniya tayi mishi dadi anata tsinkar fire shida babyNafee dan mantawa yayi da gida ma gaba 'da yamma yana nan yana tama in yadawo bazai jira sai su hajja sunyi wa Deedee shariba kawai saceta zaiyi kowa ya huta kawai ya gaji da tufkar da yakeyi tana warwarewa yaci ai washin in yakoma rai Asabar to lahadi zai saceta dan ya gama tsara yadda zaiyi ya sacetan Deedee na kwance a bedroom 'dinsu Hafsat ta shigo ta zauna kusa da ita tace "wai ke Deedee kinsan meyake faruwa ma kuwa" mikewa zaune tayi tace "bansani ba sai kin fada" "hmm lalai yarinya ansha dake to bari kiji ran Juma'a yaya Aliyu zai huce dake zariya" cikin tashin hankali take kalonta tace "kifadamun gaskiya banason irin wannan wasa" "kisan Allah da gaske nake mommy naji tana maganar itada ya Faruq" cikin tashin hankali da ba duwar gaba Deedee ta mike ta fice da gudu bin bayanta Hafsat tayi itama da gudu Deedee na fita tazo kofar parlour sukayi karo da *Aliyu* jin tayi karo da mutum yasa ta daburce ta kankamesa shikuma ganin tafara jefashi wani hali ga sai yawo yake ajikinsa ya doka mata wata razananniyar tsawa wadda hatta Hafsat dake ta howa saida taci burki Deedee ji saukar muryar shi a kunnanta kuma ta tabbatar da shi ta kankame take zuciyarta ta tsinke kankace kwabo tayi baya luuuuuu a sume.................... by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 25-26 .....................📖"Karku damu indai akan wannan ne ni nasan matakin da zan dauka kutashi ku tafi gida karkusa komai aranku" mikewa hajiya Sareena tayi ta 'dauko ko kudi tabawa hajja tace "sai mujiki hajjarmu" dariya hajja tayi tace "zakuji alheri kuwa" daga haka sukayi salama suka huce gida yau alhamis gobe yakama tafiyar su Deedee dan haka Abba yace a kira mishi su zama sukayi a parlour Abba kan kowa a 'kasa Abbane ya kalesu yace "naji dadin ganin wannan rana me albarka duk da sai gobe zaku huce amma yau nake da time 'din da zanmuku nasiha" kalon Aliyu yayi yace "kaine babba kai zan fara ta kanka karike kanwarka da amana duk abunda zatayimaka kayi hakuri kuruciyace kaga ita yarinyace kuma ka kare mutuncinta duk iya rintsi ko huya kar ka bari hani abu yasameta na rokeka Aliyu karka cutarda kanwarka kayi hakuri ka rungumi matarka kuhada kanku kuyi hakuri da fatan ka gane abunda nake nufi" kan Aliyu a 'kasa yace "insha Allah zanyi abunda kace" kansa Abba ya shafa yace "Allah yayi maka albarka" "ameen Abba" kalon Fateemah Abba yayi yace "Fateemah kece 'karama kece zakiyiwa mijinki biyya kuma ki kula dashi duk abunda baya so ki nisan ceshi duk abunda yake so kema ki soshi sannnan banason rashin kunya da hakewa nagaba da ke kiyi hakuri zakiga ribar zaman duniya" muryarta na rawa tace "nagode Abba Allah yasaka da alkari kuma insha Allah zaka sameni meyin biyayya" dafata Abba yayi yana murmushi yace "ameen 'diyar arziki Allah yayi miki albarka" "ameen" tace sannan Abba ya dauko kudin rafa 'yan dubu dubu guda 5 ya mikawa Fateemah ta dago ta kaleshi a tsorace murmushi yayi yace "ki amsa nakine ba ayi miki laifeba kinga ba a barki hakaba hakkinkine a baki" kin amsa tayi tace "a'a Abba kabarshi walahi na yafe" fuska Abba ya hade yace "ba nason gardama ki amsa nakine ko kinyafe dulene ki amshi wannan ai ba biyanki lefenki akayiba ko rabi ba a biyakiba" tana hawaye ta amshi kudin tayita godiya har saida Abba ya bata rai ta daina ya salami Deedee ta tafi ya kali Aliyu yace "nasan kai ba karamin yaro bane kasan abunda kakeyi inaso ka tsananta tsaro akan iyalinka dan kasan halinda *gidan* nan yake ciki karkayi la akari da kayi nisa dashi a'a shi mugu ko ina kashiga binka yakeyi dan haka ka sa ido sosai akan iyalinka kuma karnaji karna gani" "insha Allah za'a kiyaye Abba" "to Allah yasa Allah yayi albarka" "ameen nagode Abbana" "to zaka iya tafiya Allah ya kiyaye kila kan natashi kun huce" "ameen" yafada haka yana mikewa yayiwa Abba salama ya huce Deedee tana zuwa 'dakin Ammi ta zubewa Ammi kudin akan cinyarta saurin kalonta Ammi tayi tace "wannan kudin daga ina?" Deedee na dora kanta a kafadar Ammi tace "Abbane ya bani wai ba amun lefeba ba abarni hakaba" fuska Ammi ta hade tace "dan bayi miki lefe ba za'a dau irin wannan kudin abaki kema da kike da hauta kika amso" cikin shakwa'ba Deedee tace "saida naki amsa Abba yaita fada saida na amso" "hmm shima yaya da aikin yara yake walahi, jeki aje kudin gobe zan maida mishi abunsa sai kuntafima bare yace indawo miki dasu" tashi Deedee tayi ta bude drower tasa kudin ta dawo kan cinyar Ammi tayi kwanciyarta har bacci ya 'dauketa shikuwa Aliyu a taren kasa bacci yayi sabuda tunanin irin amanar da kowa yake bashi ta Deedee ko xaimishi nasiha saiyace amana aka bashi Deedee amana dai amanadai kowa amana shikuwa ya zayi da wannan kayan akansa ko shi ba mutum bane da baza abata amanarsaba hmm kodan anga yafita zafin rai da xuciyane shiyarasa inama zaisa wannan amanar ko so ake ya goyata duk inda zashi ya tafi da ita shine amanar ohho mikewa yayi yaje toilet yayo alwala yayi salah raka'a 2 ya roko Allah da yayemai kuncin dake zuciyarsa ya zaba mishi abunda yafi alkairi a rayuwar duniya yabashi ikon rike amanar da akabashi cikin ikon Allah yana gama addu'o'in bacci yayi awan gaba dashi washe gari 8:30am Aliyu ya gama shirinsa tsaf ya kira Usman sukayi magana akan zai 'karasa masa aikin daya bari anan sannan yarifo room 'dinsa yaje ya ajiye kayansa a but yanufi part 'dinsu 'dakin mommy yaje ya gaida ita ta amsa da fara'a tace "anfito kenan saitafiya" sosa kai yayi yace "eh mommy naso abari sai yamma ko zakuyi taro Abba yace ba'a gayaci kowaba karmuyi dare muhuce da safe kawai" "to Allah ya kiyaye" "ameen mommy" ya kali Hafsat dake kwace akan bed yace "jekice ta fito sauri nakeyi" "to" tace ta mike ta fice shiga 'dakin Ammi tayi da suke ta faman artabu da Deedee taci abuncima taki sai kuka dataketayi tunda ta tashi da salama Hafsat tashiga 'dakin ta zauna kusa da Deedee tace "ya Aliyu yace ki ki fito ku tafi sauri yakeyi" kuka Deedee tasa harda buga 'kafa tanacewa "yatafi ni ba inda zanje" cikin hade rai Ammi tace "kinga Hafsat tashi kije kice kace yazo da kansa" mikewa Hafsat tayi Deedee tai saurin rukota tana cewa "ayya plc karkije na shirya bari na fito" mikewa tayi dama tayi wankanta ta sauya kaya isham ne yazo yafita da kayanta lokacin tagama shirinta tsaf tayi tana aikinta kuka ruko hannunta Isham yayi zai fita da ita ta warce takoma gun Ammi tana kuka tace "kiyimin addu'a Ammita" hawayen da Ammi ke boyewa ne suka zubu ta dafata muryarta na rawa tace "Allah ya kiyaye yayi muku albarka" bata 'kara samun damar furta wata kalmarba sabuda kukan dayaci 'karfinta itama Fateemah kuka take sosai jokin Isham a sanyaye ya 'dago Deedee ya hadata da jikinsa ya fice da ita lafewa tayi ajikinsa tana kuka ahaka suka fita parlour gani kukan da take yasa mommy bata tsaya yi musu do guwar nasihaba tayi musu fatan alkari ta huce Aliyu tun 'dazu yana jikin muta yana jiransu fitowa sukayi har lokacin Deedee najinki Isham wata iriyar faduwar gaba Aliyu yayi ganin yadda Fateemah ta lafe ajikin wani bashiba duk da yayantane uwa daya uba daya amma saida yaji ransa na suya wani irin tukukin kishi ya taso mishi yayi saurin karasawa fuska ba alamun rahama yaraba Deedee dajikin Isham ya kamo hannunta sata a mutar yashiga shima yabar gidan da mugun gudu Zakiyya take jikin window tana lekensu tazube a gurin tasaki kuka me ciwo shikenan yau wata ta malaki Aliyu ba itaba hajiya ce datajiyo kukanta tashigo ta dagota tace "kiyi hakuri tunda hajja tace zatasa abunyi xakiga yadda za ayi zuwan da dawowar" kwace jikinta tayi tace "ko me zatayi aidaga bayane tariga ta malaki Aliyu na ni yanxu na daina jira sai wata hajja tamun abu da kaina xan 'dau mataki" tana gama fadin haka ta huce tabar hajiya da sakaken baki shi kuwa Annur yana can yana sheke ayarsa da baby Nafee amma yau tunda gari ya waye yakejin gabansa na faduwa wayoyinsa ya dauka zai kuna amma baby Nafee na hanashi kayansa ya shirya zai tafi gida amma saida baby Nafee tasan yadda tayi ta hana shi tafiya tace ya bari gobe sa taho gaba daya haka ya hakura badan yaso ba ya hakura amma hankalinsa yana can gida a hanya kukan Deedee ya damu Aliyu ya rasa yadda zaiyi da ita janyota yayi jikinsa ya kwantar da ita a kafadarsa ya kamu hannunta yana murxawa a hankali lumshe ido sukayi a tare yana tuki da hannu dayan dayan yana cikin nata bacci ne yayi gaba da ita har sukace bata saniba kalon fuskarta yayi yadda take baccin a takure a hankali ya zame jikinsa daga nata yaje ya bude gidan ya dawo ya dauketa ya kaita har bedroom ya kwantar da ita mikewa yayi zai tashi ta riko hannunsa cikin magagin bacci ta.................! by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 23-24 ..........................📖Saurin rukota yayi ganin tayi baya zata fa'di kwantar da ita yayi a 'kirjinsa yafara taba fuskarta yana kiran sunanta a hankali Hafsat ce taje ta dako ruwa a frige ta miko mishi harararta yayi ya bude bakin Deedee ya hankali ya zira nashi yafara hura mata iskar bakinsa ya 'dan jima kafin ta sake ajiyar zuciya tafara fitar da nunfashi a hankali kasa dauke bakinsa yayi daga nata saima kura mata ido dayayi yadda take bude ida nunta a hankali ta saukesu akansa ajiyar zuciya ta sauke tana tuno abunda ya faru nunfashi ta sauke tare da janye bakinta a hankali rintse ido Aliyu yayi yana ta kaicin abunda yayi yanzu sakinta yayi ya mike yana kalonta yace "gidan ubanwa zakije da kika fito da gudu harda ture mutane" tana kuka tace "kayi hakuri bansan dakai a gurinba" tsaki yaja yace "to da bani bane bafa" fuska ta marairaice tace "ai dawani ne da sauki dan duk 'yan gidan nan sunfika hakuri" kalon da ya watsa matane yasa ta tuna me take cewa hannu 2 tasa ta toshe bakinta ta mike da gudu tabar gurin murmushi yayi ya girgiza kai a fili yace "matso raciya kawai" daga haka shima ya fice daga gidan Fateemah 'dakin Ammi ta huce tana kuka ta zauna a kusa da ita tace "Ammi da gaskene ran juma'a ya Aliyu zai tafi dani zariya?" rungumuta Ammi tayi tana shafa bayanta tace "abunda nake so dake yanxu ki kwantar da hankalinki kar kisa damuwa a ranki wani ciwon yazo ya shigeki ko wa dakika gani yana rawuya a gidan mijinsa to walahi zaman hakuri yakeyi dan haka karki tada hanka linki dan ance zaki tare gidan mijinki fatana dake shine kizama me hakuri da biyya ga mijinki kinji" kai Deedee ta gyada tace "insha Allah bazan sa damuwa a rainaba kuma zanyiwa ya Aliyu biyya kamar yadda kikace" murmushi Ammi tayi tace "Allah yayi miki albarka *Fateemah* yadda kike mana biyya kike karbar duk 'kaddarar da tazo miki to Allah bazai ta 'bar dakeba duniya da lahira" murmushi Fateemah tayi tace "ameen Ammita" daga haka ta share hawayenta suka ci ga da hirarsu irinta uwa da 'yarta Ammi na bata shawarwari sosai kuma tana jin dadin hakan a 'bangaren Aliyu kuwa tunda ya fita 'dakinsa ya nufa yaje ya kwanata ba abunda yake tunuwa sai laushi da taushin bakin Fateemah jiyake dama zasu dawama a haka walahi bazai kosawa tunani da bayasone ya 'kara fa'do mishi mugun ganin da ya kwamace makanta yayi ta 'dan lokaci shine ganin Fateemarsa matarsa kwance a kan wani 'kato duk annurin dake kan fuskarsa da farinci da feeling 'din da yakeji a kan Fateemah duk sai suka gushe sai tarin ba'kin ciki da damuwa mikewa yayi yashiga toilet yayi wanka ya fito ya sauya kaya yadau key 'din car 'dinsa ya bar gidan suna ha'de duk 'yan matan gidan Deedee ce kawai babu suna cikin hira Hafsat tace " 'yanmata al bishi rinki" cikin xumu'di sukace "goro" dariya tayi tace "to ran Juma'a munada casu dan Deedeenmu zata tare a gidan mijinta a zariya" ihu suka sa suna tafawa kowa yana dariya amma banda Zakiyya da ta daskare a gurin ba kalmar tariyace ta 'daga mata hankaliba ilah Zariya da akace zasu huce shike nan duk shirinsu ya wargaje mikewa tayi tana ganin dishi-dishi ta fice daga 'dakin ba wanda ya kula da halin da take ciki sai Hafsat jikinta ne yayi sanyi ta tunu irin tugun hajiya Sareena take na dama fada musu ce ta ziyar ceta mikewa tayi tana yake tace "ina zuwa" daga haka ta fice daga 'dakin Deedee tunda Ammi ta kwantar mata da hankali ta saki ranta suka cigaba da harko kinta amma can kasan ranta tana cike da fargabar irin zaman da zasuyi da ya Aliyu shine kawai da muwarta yanzu Zakiyya na fita ta nufi part 'dinsu tana kuka ta shiga parlour ba kowa ta 'karasa bedroom 'din hajiya tana 'kara sautin kukanta kamota hajiya tayi tana tan bayanta lafiya saida ta rage sautin kukanta tace "nashiga 3 haji ran Juma'a Fateemah zata tare gindan yaya Aliyu" "mtsasss" hajiya taja tsaki ta saketa ta koma ta zauna tana cewa "in banda abunki ai farin ciki yakamata kiyi burinmu ya kusa cika" baki Zakiyya ta turo tace "to kinsan a ina xata tare to gurin aikinsa zariya zai tafi da ita" "whattt" hajiya ta fada tana mikewa "kina nufin barin garin zaiyi da ita" kai Zakiyya ta gyada kamuta hajiya ta 'karayi tace "ki kwantar da hankalinki bari muje gidan hajja muji ya za'a 'bulowa al amarin" "to" Zakiyya tace tamike suka shiya suka tafi gidan *HAJJA* suna zuwa gidan hajja ta tsakar gidanta a zaune tana ganinsu ko salama babu tace "hajiya barkanki da zuwa tunda na ganku haka nasan akai matsala ku shigo ciki muji ya za'ayi" ciki suka shiga ta tanbayi ya me ya faru suka kwashe komai suka fa'da mata jimma tayi kafin tayi murmushi tace ".............. kuyi hakuri da wannan my fan's by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 29-30 .......................📖Gida Aliyu ya dawo bata parlour kaitsaye bedroom 'dinsa ya huce yaje ya watsa ruwa ya sauya kaya yafito yanufi kitchen ya tadda tayi abunci amma yana kalo ya dora wani ya dafa ya fito parlour yaci duk da ba dadi yayi maiba mikewa yayi ya shiga 'dakinsa har bacci yayi ya farka amma beji motsin Deedee ba mikewa yayi ya shiga parlour ta ba kowa ya 'karasa bedroom ya tura kofar yashiga a zaune ya tadda ita daga ita saiwa 'yar riga iya guwa ta kamata sosai tanata danna phone tana dariya 'kafarsa yaja a hankali sabuda tayi sanyi sosai ya 'karasa kusa da ita ya le'ka phone 'din yaga cart take a WhatsApp ya duba wanda takewa reply yaga Usman ne wayar ya warce ta mike a tsorace dan batasan ya shigoba kalon mamaki take binsa da shi yana huci yafara duba hirartasu da sauri ta kai hannu zata amsa ya rike hannu yana jifanta da mugun kalo kwala ce ta cika idonta tace "binkice fa ba kyau" "hmm sabuda ba abun kirki kuke fa'da ba ko" hawaye ta farayi yashareta ya zaro wayar yacigaba da dubawa hannu ta 'kara kaiwa yaza amsa ya kauce haka suka rin 'kayi ajiyar zuciya yayi ya kaleta yaga yadda take kunbura fuska ya 'kara fito da phone 'din ta 'kara kawo hannu yarike hannu ya maida phone 'din aljiho takai 'dayan zata jawo yarikeshi yahadesu da wance ya rike da hannu 'daya ya kura mata ido yadda take kokawar kwacewa dariya ma tabashi amma ya maze ya daka mata tsawa yace "ke wai dani zakiyi kokawa?" "to dan Allah kabani phone 'dinta" sakinta yayi yajuwa zai fita tariko rigarsa juyowa yayi ya fincike rigarsa ita kuma dayake bawani kwari gareta ba kawai saitayi luuuuuuuu ta fa'do jikinsa ido ya rintse sabunda wani yarrrrrrr da yaji hannu yasa ya matseta ajikinsa har saida tayi 'yar 'kara san-nan cikin sexy voice yace "dama abunda kike so kenan kuma gashi inda jiki nane kin ta 'da" ido ta zaro tafara kokari kwace jikinta dan taji haushin abunda yace da ita 'kara matseta yayi yace "ina kuma zaki tunda jikina kike so kuma nace gashi saikiyi yadda kikeso dani" kuka Deedee ta fashe dashi tana dukan 'kirjinsa tana cewa "ni kasakeni banaso" murmushi yayi yace "kina so mana tunda kike ta'bani" "nifa ba ta'ba ka nayiba kuma inma kamanjikin naka mezanyi dashi kama ba sonka nakeba bare jikinka" zafin maganmagunta ne dayaji yasa ya tureta da iya 'karfisa ta fa'di kasa ta kwala 'kara yana huci yace "so what dan bakya sona nima inba kadara ba me xanyi da mezanci irinki me kai kanta 'dakin kato mtssss" ya fice daga 'daki a fusace kuka me ciwo Fateemah tasa tana kukan ta 'daga hannu sama tace "Allah kaine kasan daidai Allah kana kalo kasan ni ba fasika bace Allah ka fita dani daga zargin da bayinka sukemun ya Allah ka bayyana gaskiya cikin gaggawa" ta mike tana cije lebe dan ba 'karamin dakuwa tayi a 'kasa ba ta hau kan bed ta cigaba da kukanta Annur sai dare sosai ya isa Zariya agidan wani abokinsa da sukayi ABU ZARIYA ya sauka dan tunyana hanya ya sanar dashi ya kusa zuwa ko salah be yiba yai kwanciyar sa bai tashiba sai 9:00am ya tashi yayi breakfast yayi wanka san-nan suka zauna shida abokinsa Kamal ya kwashe komai ya fadawa Kamal dayake sai hali yazo daya ake abunta budar bakin Kamal sai yace "ai kai kayi sokwanci Ibrahim tunfaro lokacin da ka tsara zakayiwa yarinyar shari to ba da gangan zakayi ba kamata yayi ka kusanceta da gaske ko ba ta yarda ba kaifa namijine inda halima kayimata ciki to duk iskancin uban nasu dule ya aura ma ita tunda harda zuri'a kun hada" dafashi Annur yayi yace "kuma fa gaskiya ka fa'da nine nayi kwafa tun farko, to amma yanzu ya za'ayi" dariya Kamal yayi yace "ba kace anan suke ba kuma shi Aliyu yana aiki nan ba zama yake a gida ba ko?" "eh hakane" "to musa mishi ido saimunga yafita ashiga gidan har kagama abunda zakayi nasan bazai dawoba kaga idan tayi ciki ka dage nakane kuma ita tasan anyi haka bazata musaba shikenan aure ya 'kare tsaka ninsu dule a aura ma ita" ihun murna Annur yayi yace "shiyasa na ke sonka Kamal kana kawo huta kaga in nasamu Fateemah a matsayin mata na more ga kyau ga adini ga ilimi ga biyaya" dariya sukayi harda tafawa Fateemah kuwa koda dare yayi duk da tsoron da takeji amma ba tayi gigin xuwa 'dakin Aliyu ba dan tasan halin zuciyarsa zai iya yimata koma mene tunda ita takai kanta shiyasa ta hakura amma a matukar tsorace take haka ta dukun kune ta kwanta ahakan har bacci ya dauketa shikuwa Aliyu kasa bacci yayi dan iya jiya kawai daya kwana da Deedee sai yakejin kamar kulum ma da ita yake kwana iya yaune be kwanta da itaba shiyasa duk yajishi wani iri duk dakin yamishi fa'di pilow ya dauko ya ringume amma duk a banza ya kasa bacci da ya gaji sai ya mike ya nufi 'dakin Deedee ya shiga ya tadda yada ya cure guri guda tausayi ta bashi ya 'karasa kan bed 'din ya gyara mata kwanciya ya hau ya jawota jikinsa ajiyar zuciya ya sauke ya mana mata kiss a lips 'dinta ya 'kara rungu meta ajikinsa yanaji feeling akanta ya taso mishi har yayi bacci da asuba shine ya fara tashi dan haka ya mike ya fice dan karta tashi ta ganshi danma tanada nisan bacci da yadda ya rukumkume ta saita farka ya dade da fita san-nan Deedee ta farka tayi mamakin yadda taganta a kwance har an rufeta da blanket bayan ba haka ta kwanta ba amma saita basar dan tasan tana da juye-juye salah tayi tayi wanka ta ha 'da musu breakfast ta ajiye mishi nashi amma yauma kin ci yayi ya dafa nashi da kansa yaci yayi wanka ya fice office tunda ya fita yaji hankalinsa ya 'ki kwanciya ga gabansa da yake mugun fa'duwa ya je office amma ya kasa ta 'busa komai saima kwanciya dayayi jiyayi kamar wani abu zai faru a gida danhaka kawai ya ha'da kayansa ya nufu gida shikuwa Annur da Kamal akan idonsu Aliyu ya fita dan haka sukayi dariya harda tafawa san-nan Kamal yace "to ga dama ta samu amma ka kula Ibrahim karka bari kafito ba kabar shedar kazo ba sabunda shine matakin samun nasarar mu" kai Ibrahim ya gyada ya fito yashiga gidan besha wahalaba sabuda getman 'din yasan shi 'dan gidan sune ya barshi ya shiga a parlour ya tadda ita tana ganinshi tai saurin mikewa tana zaro ido zatayi ihu yai saurin 'karasawa ya rufe mata baki tureshi ta farayi cikin shauki yace "da kin daina 'batawa kanki lokaci kin bani hadin kai munzama daya aurenki nake so da gaske Deedee" harararshi tayi tace "duk abunda kamun abaya be shike ba ba saika biyoni gidan mijina" dariya yayi ya dauketa cakkkk ya dorata kan kujera ya bita kan kujerar ihu tasa Allah ya taimaketa tasamu gilas cup a hannun kujerar aikuwa ta rarimo ta kwada mishi zafi ya ratsa shi ya kwala ihu ya dafe gurin ya sami kanta ya duka da jikin kujerar a take ta sume mikewa ya fara cire kayansa yayo kanta Allah ya taimaka ta farfado taganshi a haka ta rintse ido tasa ihu ta mike ya riketa yafa kokawar cire nata kayan cizanshi tayi aikuwa aji zafi ya dauketa da mari wandda yasa baki da hancinta fashewa tayi baya ta daki center tabble kanta ya fashe ta zube a sume tsugunawa yayi ya fara kokawar cire rigar dake jikinta dai dai time din da Aliyu ya shigo parlour da gudu dan yaga motar Kamal wanda yana ganinshi ya bar gurin da matsiya cin gudu ya tanbayi getman yasanshi yace a'a amma tare suka zo da Ibrahim 'din gidansu " *what* " Aliyu yace tare da shikewa gidan a guje key yasa ya kule 'kofar ya 'karasawa gabansu yayi Annur yayi saurin mikewa yana zare ido yana kare gabansa du'kawa Aliyu yayi yana 'kalin yadda fice 'din Fateemah ya baci da jini jikinsa rawa yafarayi idonsa ya rine yakoma red ya dako ya kali Annur wanda har fitsari yayi a gurin ya mike yayi kanshi............! by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 27-28 ......................📖ta sa 'kalo kafa 'darsa cikin magagin bacci ya janyo shi jikinta ajiyar zuciya ya sauke yana karewa fuskarta kalo hanu yasa ya janye nata dake bayansa ya mike ya gyara mata kwanciyarta ya fice daga 'dakin nakusa dashi ya shiga komai iri dayane da wance yashiga toilet yayi wanka ya sauya kaya yayi salah shima ya kwanta sabuda duk a gajiye yake Deedee bata farka ba sai 5 a gurguje tayi wanka tayi salah ta fito parlour komai na gidan sabune kuma daga gani ankashe kudi gurin kawata parlour komai me kyaune da tsada za gaye gidan tafarayi har harabar gidan sada ta fita ta gani ta dawo tashiga kitchen ta daura abunci dan yinwa takeji kuma saitayi sa'a akwai komai na anfani a stor bayan tagama ta 'diba a plet ta dau spoon ta fito parlour ta zauna tana ci lokacin har an fara kiran salar magrib Aliyu ne ya fito daga 'dakinsa da shirinsa na zuwa masjid kai ta dukar dan bata iya jurar kalonsa shima be kali inda takeba yai ficewarsa saida ta gama tayi salah ta zauna a 'daki tana jin gidan tsit duk sai tsoro ya kamata tana takure akayi salar isha amma ta kasa tashi sabuda tsoro shikuma Aliyu sabgarsa ma ya fita sai 10 ya dawo luka har ta fara bacci amma tana jin mutsinsa tayi wiki-wiki saida taji shigowar sa tayi ajiyar zuciya ta mike a tsorace tashiga toilet tayi alwala tayi salah amma har 11:30pm bacci ya 'ki zuwa sabuda tsoro tasaba a gida a 'dakin Ammi take kwana ko kusada Hafsat mikewa tayi jikinta na rawa ta fita parlour ko ina duhu tagani bata ganin ko tafin hannunta gani tayi kamar abu ya gifta ido ta rintse ta kwala uhu Aliyu da ke kwance shima ya kasa baccin ya jiyo ihunta da hanzari ya fito parlour ya kuna kwan 'dakin yana kalon yadda ta dun kule a guri 'daya ya 'karasa gurin ya dagota kwara ta 'kara yi jikinta ya 'kara daukar rawa ganin a rude take yasa ya hada ta da jikinsa ya fara yimata magana a hankali "ki nutsu nine" ido ta bude suka sauka akan nashi yai saurin kawar dakai murya na rawa tace "akwai wani abu a parlour nan yanxu naga ya gifta" murmushi yayi yace "ba komai fa tsorata kawai kikayi" kaita gyada mishi ta fara kokarin xame jikinta riketa yayi dan ya kula a rude take yasa ya kamu hannuta ya shiga da ita 'dakinsa ya zaunar da ita a bakin bed ya zauna yace "nace ki nutsu ba komaifa ki kwanta a nan tunda tsoro kikeji" kanta a 'kasa tace "to nagode" ta ra 'ba kan bed 'din ta kwana duk ta takure guri 'daya mikewa yayi zai shiga toilet yaga tai saurin mikewa ya dawo ya zauna yace "ki daina jin tsoro ba komai a gidan nan" kai ta gyada mishi ta kuma ta kwanta a darare ajiyar zuciya ya sauke yace "bari nashiga toilet na fito" ya mike ya shiga toilet 'din ido ta ringa rabawa a cikin 'dakin duk da a tsorace take amma tayi mamakin yadda akayi dakunan suka zama ri daya komai iri dayar jeran 'dakin ido ta rintse dan karta ga wani abun da haka har bacci yayi awan gaba da ita Aliyu ya dade a bathroom 'din kafin ya fito ya tadda tayi bacci amma kana ganinta kasan a tsorace take baccin kwanciya yayi can nesa da ita yayi addu'a ya shafa mata shima ya shafa ya kwanta washe gari shiyafara farkawa yaga yadda ta rikunkumeshi abunma dariya yaso bashi dan tsoran Fateemah yar yayi yawa jikinsa ya janye a hankali amma ta 'kara rikeshi ajiyar zuciya yayi ya cire hannunta da jikinsa ya mike aikuwa itama ta bude ido harara ya watsa mata yace "dama kinsaba kwanciya ajinki wani shiyasa yau duk kika hanani sakewa ko" idonta ne ya ciko da kwalah tace "ka yarda dani ya Allah walahi ba namijin da ya ta 'ba rike koda hannuna da sunan jin dadi walahi shima daka gani ba da gangan bane kuma ba laifina bane" wani mugun kalo ya watsa mata yace "gaskiyane yar 'dakinki yazo ya daukeki acikin daren ko" "a'a amm......!" hannu ya 'daga mata yace bana son jin komai daga bakinki ya kada kai ya shige toilet saida yayi wanka yayo alwala ya fito lukacin har an idar da salah ya fito ya tadda bata nan yayi tsaki yana ta kacin rasa jam'i da yayi kuma duk ita taja mishi saida yayi wanka tsaki yaja ya yi salah ya zauna yayi zikiri da karatun alqur'ani sannan ya fito parlour ya tadda har Fateemah ta gama hada brekfast ta ajiye mishi yaji dadi sosai ya zauna ya kwashi girkinsa yayi wanka ya fice daga gidan da yake rana tayi shiyasa Fateemah batajin tsoro sosai tayi zamanta a dakinta tunda Asuba su Annur suka kamu hanyar gida duk ya 'kagu yazo dan yasama wa kansa mafita 12pm suka sauka a Kano a gidan babyNafee suka sauka sukayi wanka suka kwanta bacci gajiya basu suka tashiba sai 4 ko takan salah Ibrahim be biba yayiwa babyNafi salama duk da ranta besoba ta so ya zauna ya 'kara kwana amma taga duk hankalinta yayi gida yasa ta barshi ya tafi a gidan kuwa iya 1 day kawai amma Ammi kewar Fateemah ta isheta ga Deedee batada waya bare ta kirata Isham ne ya shigo gaida ita bayan sun gaisa yace "Ammi kinyi kewar autarki ko" murmushi tayi cikin karfin hali tace "to ya za ayi dule muyi kewarta amma can shine gatanta ba nanba" "hakane bari na kira yaya inyana kusa da ita ya bata ku gaisa" phone 'dinsa ya kira Aliyu amma harta yanke bai dauka ba 'kara kira zaiyi Ammi tace "wata kira be tashiba karubu dashi anjima ka kira" "to Ammi bari naje" "to Allah ya kiyaye" "ameen Ammi" ya mike ya fice a 'ban gare Aliyu yana kalon kiran Isham ya share dan yasan ba zai huce ace za a gaisa da Deedee ba kuma shi baya gida zasu ji ba dadi idan sukaji ya baruta ita 'daya daga zuwansu jiya tunu irin tsoratar da tayi jiya duk da ranace yanxu amma yasan matso raciyace zata iya firgita ya mike ya tafi gidan sai yamma Ibrahim ya koma gida kamar an jefashi yashiga parlour duk suna zaune har Daddy kalonsa suke da mamaki shima besan yanada kunyaba sai yau kansa a 'kasa ya gaida Daddy da hajiya cikin mamaki suka amsa wai yau Annur ne harda gaisuwa mikewa Daddy yayi yace "daga ina munzatama sace ka akayi" keya ya sosa batareda yayi magana ba baki Daddy ya tabe yashige 'dakinsa harararsa hajiya tayi tabi bayan Daddy kalon Zakiyya yayi yace "ke ya Deedee ta take" baki ta tabe tace "to kama cireta a ranka dan mijinta ya dauketa ya tafi zariya da ita" ido yazaro yace "what me kike nufi" mikewa tayi tace abunda kunnanka ya jiye maka ta fice ta bar gurin cikin tashin hankali ya fito da gudu ya hau motarsa ya dau hayar *ZARIYA* ................... by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 33-34 .........................📖"Allah yasa bamai yawa bace amma Ibrahim yana cikin ma huyacin hali" tsaki Aliyu yaja yace "inama mutuwa yayi meye nawa a ciki" "haba Aliyu ko bakomai ai Ibrahim 'dan uwanka ne k.......!" katse wayar Aliyu yayi tare da jan tsaki ya nemi guri ya kwanata zuciyar na suya yana tunu yadda ya tadda Ibrahim yana kokarin ketawa matarsa hadi rintse ido yayi cikin tashin hankali yana ji kamar yaje ya 'karasa Annur kowa ma ya huta mikewa yayi ya shiga toilet ya watsa ruwa yakwanta amma fir bacci da yakeso yayi ya kasa sai juyi da ya rinkayi ita kuwa Fateemah tana fitowa daga wankan Ammi ta bata abinci tayi cakun cakun tace ta 'koshi Ammi ta matsa mata ba dan tasan dole ne tashiga damuwa kwanciya tayi ta kali mami idonta na kawo ruwa tace "Ammi dan Allah kar ki yarda a maidani gidan ya Haidar tsorata nake kuma ina tsoron kar Annur ya 'kara bina" nunfashi Ammi ta sauke cike da tausayinta tace "saidai kiyi hakuri Fateemah banida ikon hana mijinki daukanki kowama da haka yasaba kuma nan da 'dan wani lokaci kina haihuwa zaki daina jin tsoro" xaro ido Deedee tayi tace "haihuwa kuma Ammi" "eh mana ko bazaki haihu bane?" hawaye ne suka fara gan garo mata a kumatu tace "nidai gaskiya tsoron haihu nakeyi" murmushi Ammi tayi yace "kina tsoron haihu kika yi aure ai duk wanda yai aure yasan haihu ce saiyayi" kafa Deedee ta rinka bugawa a saman bed 'din tana hawaye dariya ma tabawa Ammi tace "kajimu da yan zamani ke ba a haihuwa aka haifeki" "to ai ni ban isa haihuwar bane Ammi" dariya Ammi tayi tace "lokacin da kika haihun wa kika fadawa" fuska ta 'kara kwa'bewa xata 'kara sautin kuka Ammi ta mike dan taga da gaske Deedee takeyi ta fice ta barta tanata bige bigenta ita 'kadai Hafsat na shiga 'dakin Mommy ta tadda ita ta yi ta gumi tana tunani zama tayi kusa da ita tace "haba Mommy kidaina sa damuwa a ranki kar wani ciwon yazo ya shikeki" da gowa Mommy tayi tace "dole nayi tunani Hafsat sabuda idon kowa ya rife a gidannan musaman Aliyu da Abbanku basa anfani da hankali in zasuyi abu duk sun yarda da shirin da Ibrahim da Fateemah suka shirya yarinyar da yakamata dumu dumu akan kato suna aita alfasha ba labari aka bashiba amma yanxu su dawo suhada baki yaje gidanta dan ya fitar da ita hai dan shikuma wawane ya yarda da shirinsu" ajiyar zuciya Hafsat tayi tace "ganina wannan abun ba shiri bane tunda har suma Fateemah tayi sabunda ta tsorata" harararta Mommy tayi tace "bakida hankali Hafsat to koba shiri bane da niyar sheke ayarsu yaje kila sunbar salahu in anganshi a sanar dasu saitayi suman 'karya ya 'dauka Ibrahim ne ke nemanta" kai Hafsat ta sunkuyar ta dan ta yarda da zancen Mommy ba kuma duk hirar da sukeyi Aliyu na jikin kofa yana saura ransu cinki tashin hankali yana auna magan ganun Mommy anya ba gaskiya Mommy take fadaba tunowa yayi da car 'din da ya gani a kofar gidansa lalai da 'kanshin gaskiya a zancen Mommy kila salahu suka bari to amma meyasa har suka 'karaso gida Deedee bata nunfashi? kanshi da yasara ya dafe cikin tashin hankali ya juya ya fasa shiga 'dakin da gyar ya iya 'karasawa room 'dinsa ya zube akan carpet yana dafe da kansa yana tunanin yaushe 'karshen abun nan zaizo? idan wannan kurar ta lafa sai wannan ta tashi kuma dun a cikin wannan *BAKIN* *GIDA* nasu shikuwa Annur ba asamu kanshiba sai washe gari da safe ya far fado da sunan Deedee a bakinsa yana cewa "walahi saina aureki Fateemah koda hakan zai kawo karshen rayuwata" mtsss tsakin da hajiya Sareena taja shine yasa shi bu'de ido ya na karewa kowa kalo daga shi sai hajiya da Daddy da hajja mikewa yayi yana cije lebe ya zauna tareda tsige drip din dake hannunsa yana huci yace "walahi Daddy saina ga bayan Aliyu dan bazai rabani da bar kaunata kuma ya zauna lafiya ba" dafa kafa 'darsa Daddy yayi yace "ina so ka nutsu tukun ka bari ka warware kasamu sauki sosai sai musan abunyi" "eh haka ya dace ayi ka kwantar da han kalinka idai muna raye sai mun dau fansar abunda akai maka" mur mushi yayi ya koma ya kwanta yana ayana irin cin mutuncin da zaiwa Aliyu dan akan idonsa zaiwa Fateemah fya'de yaga me zai iya yadau wannan al kawarin kuma sai ya cikashi da safe da gyar Aliyu ya iya samu ya yi salah da daran jiya be rintsaba ga tunani ga ciwon kai me tsanani saida gari ya wayema yasa mu damar yin salah mikewa yayi bayan ya idar ya nufi part 'dinsu Hisham kawai ya samu a parlour ya gaidashi muryar a san yaye ya amsa tare da 'karasawa bedroom 'din Mommy salama yayi Mommy ta amsa ya shigo ya zauna a 'kasa ya gaida ita tana kalonsa ta amsa tare da cewa "meyake damunka karame haka Aliyu?" kai ya dukar yana sosa kai yace "kaina ke ciwo Mommy" "Allah ya sauwake amma sai ka rage tunani kar hawan jini ya kamaka" "ameen Mommy amma hawan jini fa kikace?" "eh mana hawan jini dan wannan ciwon kan naka 'kila shine nifa da san rainane a raba auren nan kawai kowa ya huta" da sauri ya kaleta ta hurga mishi harara tace "ko ban isaba" kai ya girgiza yace "kinfi hakama amma kiyi hakuri" baki ta tabe tace "basan Fateemah ne banayiba asalima da nafi kowa san a hada auranku amma halinta duk ya sauya ina tsoron yaranka su aita abunda tayi" rintse ido Aliyu yayi yanaji kamar soyayen mai Mommy ke watsa mishi amma ba yadda zaiyi da ita mikewa yayi dan bazai iya daukan zantukan taba yace "bari naje na amso magani insha" "to sai ka dawo Allah ya sauwake" "ameen" yace tare da fice daga 'dakin yana fita ji ya ci karo da mutum kalon gurin yayi yaga Deedee ce har tana fa'duwa kasa tea 'din dake hannuta ya zube yarasa meyasa duk lokacin da sukayi karo saitakai 'kasaba ko bata da kwarine iho hannu yasa ya dagota yana 'karewa fuskar ta data kunbura kalo kanta a kasa murya na rawa tace "inakwana" batare da ya saketa ba ya amsa yace "bagya kula sai kin jiwa kanki ciwo ko?" fuska ta marairai ce xatai magana ya rufe bakinta tare da kamo hannunta yace "gara da muka hadu kinga sai ki rakani na amso magani tunda duk akankine nake ciwo" batayi mashi musuba kuma bai kokari kwace kanta ba tabishi tunda dama bata rabo da hijab a jikinta suna fita ya bude mata mota tashiga gaba ya 'bude ya shiga yaja motar ya fice daga gidan Zakiyya dake bakin windo tayi dariya ta dauki phone 'dinta ta kara a kune tace "gashi nan zasu fito tare wannan bana son asamu matsala...............!" by *ZAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 31-32 .......................📖Ja dabaya Annur ya farayi Aliyu na binsa jikinsa har rawa yake idonshi kamar yai aman huta binsa yake har yakai jikin bango za goce Aliyu ya danki huyansa ya shakesa kakarin mutuwa yafarayi sabuda ya shaku iya shakuwa gashi ya kasa kwatar kansa idonsa ne yafara kafewa Aliyu ya makashi da kasa yara takashi ya dukanshi da iya karfinsa ihu nema agaji Annur yake amma bame jinsa rasa irin gukan da Aliyu zai masa ma yayi ko ta ina duka yake kaimai har saida yaga baya nunfashi ya rabu dashi ya dauko igiya ya daureshi ya jashi har waje yasa shi a but ya rife shi dawowa yayi ya dako Deedee da har yanzu ba ta farkoba ya sauya mata wata rigar wacan ta yage yasa ta a mutarsa ya hau yaja sai gidansu yana 'karasa sawa gidan ya fito da Annur ya jawoshi har parlour hajiya Sareena yayi sa'a suna zaune gaba 'daya ko salama beyiba ya jawo Annur har tsakiyar parlour mikewa Daddy da hajiya sukayi suna kalon ikon Allah kalonsu Aliyu yayi yace "indan kunason danku yaci gaba da nunfashi a duniya ku rabashi da iyalina kuma yanxuma bazan rabu dashi ba sai na dau mataki" yana gama fa'din haka ya 'kara jan Annur ya fice ihu hajiya Sareena ta kurma "nashiga 3 Allah ka tsinewa shegen yaron nan da yakeson ganin bayan 'dana nashiga 3 shege tsinane dan......!" (baxa kuji xagin nan abakina ba) saikuma ta fantsamu ta biyo bayan Aliyu shi kuwa lokacin har yakai parlour Abba Abba na ganinshi ya mike cikin tashin hankali yace "meye haka Aliyu baka da hankali dubi yadda ka jawoshi ba kaya ajikinshi kome yayi maka ai baxaka yi mishi wannan to zarcin ba" saida Aliyu ya bugashi da jikin kujera yana huci ya zauna akasa lokacin ne hajiya ta fantsamo tashigo tana ihu tana tsinewa Aliyu Abba ne ya ringa bata hakuri amma ta cika gidan da ihu aikuwa kamar jira 'yan gidan suke suka fan tsamo suji meke farowa kowa yaga halin da Annur yake ciki sa jikinshi yayi sanyi kan kace kwabo kowa na gidan ya halara a parlour Abba harda Ammi da mommy Abba ne ya mike ya dako riga yasa Sameer yasawa Annur da har yanxu baya nunfashi sannan ya kali Aliyu da kanshi ke 'kasa jikinshi sai rawa yakeyi nunfashi Abba ya sauke yai gyaran murya parlour yayi tsittttt sai kukan hajiya Sareena kakeji kalon Aliyu Abba yayi yace "bansan haryanzu kai yaro bane sai yau bansan cewa bakada tunani ba sai yau sabuda rashin hankali shine zaka yiwa 'dan uwanka wannan dukan abun haushi ma ka toho dashi tsirara haba Aliyu meyake damunka haka" ajiyar zuciya Aliyu ya sauke ya dago idonsa abun mamaki hawaye yakeyi muryarsa na rawa yace "kayi hakuri Abba ba da gangan na taho dashi haka ba dan bansan ida kayansa sukeba nima haka na ganshi" mikewa yayi ya fice mota yaje ya dako Deedee kamar jaririya ya shiga ciki parlour da ita salatai suka dauka agaban Abba ya direta ya dago ya kali Abba murya na rawa yake "gata nan yadda na tadda ita Ibrahim yana niyar ketamata hadi Allah yasa na dawo gidan na tadda harta suma kuma yadda na ganshi ba kaya haka na 'dako shi" salati mutan gurin suka 'kara dauka wasu na kukan bakin ciki Hafsat na kuka ta 'karaso ta dago Fateemah kan cinyarta ta fara kiran sunanta mikewa tayi da gudu ta dauko ruwa ta watsa mata a fuska ajiyar zuciya Deedee tayi bata bude idoba sai kuka da ta fara tana cewa "inalilahi wa'ina ilaihirraji'un plz Annur kara bu dani kar kamun haka duk sharin da kamun be isheka ba sai ka biyoni gidan mijina zaka ci zarafina haba dan Allah kawane irin mutune" jijigata Hafsat ta farayi tana kuka ganin duk a firgice take "ki bude idonki Deedee ba abunda zai sameki" idonta ta bude suka sauka ana Aliyu da shima ita yake kalo mikewa tayi ta fada jikinsa tasaki kuka tana cewa "ina katafi kabar wannan azalimun xaici mutuncina" rungumeta yayi shima yana hawaye Hafsat ce tace "kiyi hakuri ki daina kuka komai yazo 'karshe insha Allah" maganar Hafsat da taji yasata saurin juyowa ta kaleta sai lokacin ta kula da muta nen parlour a kunya ce tabar jikin Aliyu ta koma gefe ta dukar da kai jitake mar kasa ta tsage ta shige ciki Abba ne ya kamo hannunta yace "Fateemah kidai na kuka kinji tunda Allah ya tsare ki saiki gode mishi" kaita gyada tana cigaba da kuka mara sauti hajiya Sareena ce ta mike tana masifa tace "sabuda ba a sona da 'ya'yana shine iya taku 'yar kuka sani har kuka taima ka mata ta farko ninawa 'dan yamutu ko" mikewa Abba yayi ya bata hakuri yace da Usman da Sameer su kamashi suka kaishi mota Abba da Daddy suka bi bayansu suka tafi husbitel dashi mommy mikewa tayi ta fice tabar parlour Ammi tabi bayanta itakuwa hajiya ta dade da ficewa haka suka riga ficewa kowa da abunda yake cewa har suka fice suka bar Aliyu da Deedee da Hafsat Aliyu ne ya mike yali Hafsat yace "tashi ki rakata 'dakin Ammi tayi wanka taci abinci" "to" ta mike ta kama Deedee suka fice daga parlour bedroom 'din Ammi ta kaita ta zaunar da ita gefan bed ta kali Ammi da takebin Fateemah da kalo tace "Ammi yaya Aliyu yace abata abinci taci tunda safe bataci komai ba" kai kawai Ammi ta iya 'dagawa Hafsat ta fice daga 'dakin Ammice ta mike ta dawo kusa da Deedee ta zauna tana kalonta tace "ba abunda yamikidai ko?" kai Fateemah ta gyada tana hawaye "alhadullah tashi kije kiyi wanka kici abinci" "to Ammi" ta mike tashige bathroom Ammi ta bita da kalon tausayi tanawa Allah godiya daya tsare mata 'diyar tata Aliyu 'dakin Usman yaje ya kwanta yana jin zuciyarshi na zafi waya ya zaro yafara kiran Isham bugu 2 Isham ya dauka "hello yaya" "kana ina yanxu" "ina 'dakina" "okey kaje ka siyowa Fateemah magani yanxu ka kaimata" "to yaya" daga haka ya katse wayar ajiye wayar yayi ya rufe ido kamar me bacci wayarshi ce ta fara ruri ya duba yaga Usaman ne da kamar zai share sai ya dauka Usman ne yace "Aliyu ansamu matsa Allah ya.................! by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 37-38 .........................📖A toilet ya direta ya hada mata ruwan yafara kokarin cire mata rigar jikinta rike hannushi tayi ya kaleta yaga kuka take sha'be-sha'be dariya ta bashi daga cewa zai mata wanka take wannan kukan mazewa yayi ya mike ya fice daga toilet 'din saida ya fita yace "kiyi ki gama wankan kizo kici abunci" yakoma kan bed ya kwanta yana jiranta itakuwa tanajin ya fa'di haka tai saurin tashi ta kule bathroom 'din tana sauke nunfashi ta da'de a toilet 'din sannan tayi wankan ta maida kayan data cire ta fito karo taci da Aliyu a kan bed a kwance tazata bacci yakeyi ta bu'de werdorop ta dauko jalabiya baka tanofi toilet zata janxa taji anjawota ta fa'da kan shi rungumeta yayi ajikinsa ido tarufe gabanta nafa'dowa mikewa yayi da ita ajikinshi yace "meyasa kika maida kayannan jikinki bayan kinsan sunyi datti" ya fadi haka yana amshe jalabiyar hannunta yasa hannu yayi kasa da zip 'din rigarta ido ta zaro cike da tsoro tace "plz ka bari zan sa da kaina" shareta yayi ya zare rigar daga jikinta yayi jifa da ita 'kankameshi tayi cike kunya shikuwa Aliyu ajiyar zuciya yaringa saukewa yanajin tsigar jikinsa tana tashi hannu yasa yana fanfareta daga jinkinsa amma yakasa dan ta 'kan'kameshi sosai kan bed 'din yakoma ya zauna yana kalon yadda ya 'boye kanta a 'kirjinsa ajiyar zuciya ya sauke yace "kisakeni indai baso kike ki cinye niba" kuka tasa tace "to kabani rigata nasa" murmushi yayi yace "dan na amshi rigarki shine kike neman ki cinyeni" shiro tayi bata 'kara maganaba jin tayi shirune yasa ya bale brez 'dinta ya zareta kuka Deedee ta fashe dashi sosai shiru yayi yana jin zuciyarshi kamar zata fa'do dan bugawar da takeyi rigar hannushi ya ajiye yasa hannu ya 'banbare nata yarabata da jikinsa ido tarintse tana 'kara sautin kukanta ido Aliyu ya kura mata duk tabi ta ru'de tana kuka sosai rigar ya dako ya xira mata ya dako hula yasa mata muryarsa narawa yace "tashi muje kici abinci" bata bu'de idoba haka bata daina kukan datake ba janyeta daga jikinsa yayi yamike yana kokarin saita kanshi da jikinsa dake ta rawa ya kamo hannuta ya fito parlour suka zauna a parlour ya kira Hafsat yace ta kawo musu abunci ta kawo musu ya ibo a spoon ya kawo bakinta ta kau da kai tana sharar kwala fuska ya ha'de yace "me akayi miki kike kuka kodan makiyinki ya ta'baki?" kasa tayi da kanta batace komai ba ya 'kara kawo spoon 'din bakinta ta 'kara kauda kai cikin fushi ya daka mata tsawa yace "ni zan baki abu kika kar'ba inda wani katon ne xaki iya binshi har 'dakinsa kikai kanki ko" amsar abincin tayi tace "zan iya ci da kaina" harararta yayi yamike yafice daga 'dakin baki ta ta'be dan dama duk atakure take tafara cin abuncin saida taci ta 'koshi ta mike ta koma 'dakin Ammi tayi salah bayan ta idar tamike ta koma kan Ammi ta kwanta Ammi ce tace "ni 'dagani 'yar mesan jiki" ajiyar zuciya Deedee tayi tace "kinsan meya faru Ammi ta?" "a'a meya faru" ajiyar zuciya Deedee ta sauke ta bata labarin duk abunda ya faru "inalilahi wa'ina ilaihirraju'un" abunda Ammi ta ringa maimaitawa daga 'karshe tace "Alhadulilah Allah ya dubemu yaga zuciyarmu ya fitar dake daga sharrin wannan mutanan, Allah ya 'kara karemun ke damu gaba 'daya" "ameen Ammina" haka suka cigaba da hira da jimamin abunda ke damunsu shikuma Aliyu yana fita dakinsa yanufa wanka yayi da salah sannan ya kwanta dan dare yayi duk yadda yaso yai bacci da huri dan gobe yanada inda zashi da huri amma yakasa ba abunda yake tunawa sai dazo juyi kawai yakeyi yanajin yanayin jikinshi na sauyawa mikewa zaune yayi yana tunani mafita cikin ransa yace "mexai hana gobe kashirya kukoma zariya da matarka?" kai ya girgixa yace "wannan ba mafita bace dan ba lalai Abba yabari ya 'kara komawa zariya da Fateemah ba amma tunda baza a barshiba shi zai ringa janta ajiki har ta saki jikinta taringa kwana agunsa" kumawa yayi ya kwanta ya dauko phone 'dinsa yafara kiranta cikin bacci Fateemah taji wayarta na 'kara a 'dan tsorace ta tashi takaci agogo taga 12:42am sannan ta kali wayar taga Aliyu ne gabanta ne yayi wata irin faduwa ta dauka ta kara akune hadi dayin salama amsawa yayi murya a shake yace "bacci kikeyi" "eh" tafa'da murya a sanyaye "yanxu har kika iya bacci bakinsa halinda mijinki yake cikiba sabuda baki damu dashiba ko?" shiru tayi batace komaiba yayi murmushi yace "to nakasa bacci kixo ki rungumeni ko ki goyani har sainayi bacci sannan kiyi" ido Deedee ta zaro aranta tace "gowo kuma" "yes gowo kobaxaki yibane" fuska tarife kamar yana kalonta dan ta dauka azuci tayi maganar "inajiranki karki 'batamun lukaci inkuma bazakizo ba ki fadamun" shiru tayi batace 'kalaba har ya katse kiran komawa tayi ta kwanta ta cigaba da baccinta Aliyu jin shirun tayi yawa ya 'kara kiranta amma har kiran ya yanke bata daukaba 'kara kira yayi ta dauka tace "plz kabarni nayi bacci na ni tsoro nakeji bazan iya fitowaba" "owk bari..........!" kafin ya 'karasa maganar ta yanke kiran cikin fushi ya 'kara kira amma saiyaji wayar a kashe le'be ya ciza ya girgixa kai ya mike yasa jala biya ya fito yanufi part 'dinsu a kule yake dayake yada key 'din yasa ya bu'de shiru kowa ya kwanta ga duhu sai phone disa ya kuna ya haska yanufi 'dakin su Fateemah bacci sukeyi itada Hafsat hankali kwance Fateemah ce a farko sannan Hafsat a 'karshe gaban bed 'din ya 'karasa ya dauketa a hankali dan karta farka yana san'da yafito ya kule part 'din tana hannusa ya 'karasa bedroom 'dinsa yana ajiyeta akan bed 'dinsa kamar wadda akatasa ta bu 'de ido mikewa tayi amatukar tsorace saida tasa hannu ta murxa idonta waiko mafarki take amma taga ashe da gaskene mikewa zatayi Aliyu ya daka mata tsawa fuskar nan a murtike yace "idan kika motsa daga nan saina sa'bamiki dan naga sokike kisa nayi abunda banyi niyya ba" hawaye tafarayi tace "karifamun asiri kamai dani kar wani yagani annan" cikin fa'da yace "to meye in wani ya ganki ba 'dakin mijinki kika zoba ko dawanda zaimiki katanga tsaka ninki dani" kaita girgixa tace "duk da haka nidai ka maidani tsoro nake kar wani ya gani" murmushi yayi yace "owk tunda 'dakin kwartanki ne nan zaki iya tashi ki koma da kanki" ido ta zaro tace "um um tsoro nakeji gaskiya kazo ka mardani" kwanci yayi akan bed 'din ita kuma tai saurin zabura ta tashi ya ta'be baki yace "waya tsayar dake ki tafi mana kuma karki sake na 'bude idona naganki inba hakaba saina miki abunda bakiyi tsammani ba" yana gama fa'din haka ya gyara kwanciya ya rufe idonsa cikin kuka Fateemah tace "indai tsoro nakeji ka taimaka ka zo karakani tunda aidama kai ka daukoni" idonshi a lumshe yace "indai ni zan maidake to saikinyi abunda yasa na dakoki" tanaji ya fa'di haka ta 'kara sa sabon kuka ta zame ta zauna ta kifa kai a tsakankanin cin yoyinta tana cigaba da kuka me sauti duk shiga da fitar da Aliyu yayi da dako Fateemah akan idon Abba yayi dan yana jin 'karar bu 'de kofa ya leko yaga Aliyu ne har zai fito yaji meyaxo yi a darannan sai wata zuciyar tace ya tsaya yaga iya gudun ruwansa aikuwa sai gashi ya fito da Fateemah yadakota kamar wata baby doll cike da mamaki ya taso Mommy yace tazo taga ikon Allah tana ganin shigewar Aliyu da Deedee a hannushi ta saki baki kafin tayi 'karfin halin cewa "lalai Aliyu bashida kunya tun be tafasaba zai kone" dariya Abba yayi yace "Aliyu fa ba yaro bane kuma ko yarone yau yanuna miki shi namijine yana bu 'katar abokiyar rayuwa shiyasa nake cemiki kibar nunawa yaron nan bakiso auranshi da Fateemah zai ringa jin haushinki tunda yana son matarsa" "hakane amma kowafa yasan yarinyar nan ga abunda tayi" "duk da haka ai ba tabbatarwa kikayiba shi dayake mijinta yafiki sannin gaskiyar abun" cikin damuwa Mommy tace "duk abunda sukeyi akan ido nane idai ba a cikin kwana 2 da sukayi a zariya Aliyu ya kusanci Fateemah ba bace budurwa bace shima 'din da kamar wuya namiji kamar Aliyu ya kusanci budurwa a 2days tayi lafiya kamar yadda taxoba kaga kuwa zargina gaskiya ne yarinyar nan ta aikata abunda aka kamata dumu dumu" baki Abba ya ta'be yace "wato yaran nakima ido kike sa musu tu in be kusanceta ba fa?" "bazai ringa rawar kannan akanta har yana zuwa gunta a rinwannan lokacin ba" Mommy ta fa'da tana komawa ta kwanta girgiza kai Abba yayi a ranshi yanawa Mommy addu'ar shiriya Aliyu shin Fateemah tayi shiru ya bu'de idonsa ya ganta a zaune ta ha'de kai da guwa ta takure guri guda mikewa yayi yazo yasa hannu ya 'dago kanta yaga bacci tayi dauketa yayi ya maida ita kan bed ya koma gefanta ya kwanta ya jawota jikinsa ya rungumeta ya kura mata ido yana sauke ajiyar zuciya gannin baxai iya jurewa ba yasa hannu ya zare 'yar rigar baccin jikinta jikinshi narawa ya ha'de................! by *XAHARA*. [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 39-40 .............................📖Bakinsu guri 'daya yana kissing 'dinta cikin bacci takejin ana shafata da tsotseta dan haka tai saurin bu'de idonta ta xuba mishi hawaye ne suka fara shatata a fuskarta ta janye fuskarta da ga tashi cikin kuka tace "kaiwa Annabi muhammadu {s.a.w} karabu dani" tsayawa yayi cakkkk ya kurawa fuskarta ido kafin yayi 'karfin halin cewa "zan rabu dake dan Annabi amma kema sabuda shi kibani hakkina yau 'dinnan ba sai gobeba" yana gama fa'din haka ya koma gefe ya kwanta yana sauke nunfashi tashi tayi zaune ta share hawayen fuskarta tace "to kazo karakani" murmushin ta kaici yayi dan yaga alamar wannan yarinyar ta raina mishi wayo kalonsa tayi tace "plc ka taima keni" "mtssssss" yaja tsaki ya mike zaune yace "walahi! walahi!! walahi!!! idan baki bar 'dakin nanba bazan 'kara tausaya miki ko ro'kanki ba duk abunda nayi niya zan mikishi" mikewa tayi cike da tsoro ta bu'de 'dakin ta fice ajiyar zuciya yayi ya juwa ya kwanta amma sai ya jiwo 'karar Deedee a waje saurin mikewa yayi da sauri ya bi bayanta a tsaye ya ganta duk ta 'kan 'kame jikinta tana 'kara giftawar abu yagani yana haskawa yaga mage ce dariya yayi dan yasan itace ta tsorata ta 'karasawa yayi kusa da ita yace "matsora ciya muje na rakaki" bu'de ido tayi taganshi ta sauke ajiyar zuciya tace "wani abune yahau kan 'kafa ta" murmushi yayi yace "muje ni ba labari nace kiban ba inkuma na juya to" saurin girgixa mishi kai tayi ya ta'be baki yayi gaba tana biye dashi har ya kaita bakin part 'din ya tsaya ya kaleta yace "na manta key 'din a 'dakina bari naje na 'dauko" ya juwa zai tafi tau saurin ruko shi idonta ya kawo ruwa tace "muje tare nidai tsoro nakeji" gaba yayi ta bishi da sauri suka koma 'dakinsa duba key 'din yayi ya dauko ya mi'ka mata yace "gashi nan kije ba 'kara fita zanyiba" yana gama fa'din haka yayi kwanciyarsa baki ta turo ta xauna a kan stool tana kalonsa tace "dan Allah karakani" tsaki yaja yace "kin dameni xan walahi" marairaice fuska tayi zatayi kuka ya mike yace "muje malama" tashi tayi da sauri ya rakata har 'dakin su ya dawo ya kwanta amma be samu ya rintsaba sai da yayi salar asuba tukun ga ciwon mara da ya kwana yana fama dashi itama Deedee bata tashi da wuriba sai 10am ta tashi ta karya tayi wanka tasa wata atamfa tayi mata kyau sosai tana zaune a 'dakin Ammi suna hira Hisham ya shigo da salama amsawa sukayi ya gaida Ammi Fateemah ta gaidashi ya amsa yace da ita "kije yaya Aliyu yana kiranki" ido ta zaro tace "nikuma?" "eh mana ko bansan sunanki ba" kasa tayi da kanta bata 'kara magana ba Ammi ce tace "ba kiranki akeyi ba" fuska ta kwa'be tace "to mexan yi mishi da zai takuramin" "gidanku zai miki sakarai kawai mijin naki na kiranki kina cewa mexai miki to kitashi tun ban sa'ba miki ba" hawaye Fateemah ta farayi Ammi ta saki baki da hanci tana kalonta Hisham ne ya kaimata duka ta goce ya taso xai daketa ta fice daga 'dakin da gudu bata ga kowa a parlour ba tayi kwafa tai zamanta aranta tace "au nufinsa 'dakinshi xanje ke nan sabuda ya raina min wayo yafiso yaringa jana can yana tsoratani" salamar shice ta katse mishi tunanin da takeyi fuskar shi ba alamun fara'a ya huce ko kalonta beyiba 'dakin Mommy yaje ya gaida ita sannan ya fito be kali inda take ba yace "inkin ga dama kixo ina jiranki" yana gama fa'din haka yafice daga 'dakin baki ta murguda ta gyara zamanta ta cigaba da kalon da ta fara tuno da halin Aliyu da tayi kuma yau taga ba mutunci har wata rama yayi sabuda mugun hali yasa ta mike ta fito bata ganshiba sai Zakiyya da taci karo da ita kalon kalo suka farayi kowa da kalon da yakewa 'dan uwansa hucewa Fateemah tayi ta nufi 'ban garen Aliyu biyo bayanta Zakiyya tayi tasha gabanta idonta cikeda kwala tace "to baya nan megurin baza wace ta rako mata duniya ke kike bin miji bashi yake binki ba" murmushi Fateemah tayi ta ke'be zata huce Zakiyya ta 'kara shan gabanta tace "wai gidan ubanwa xakije to bari kiji ya Aliyu badake ya dace ba nawane ni ka'dai kuma dule ki hakura dashi" kalon mamaki Deedee kebin Zakiyya dashi sai yanxu ta gane akan Aliyu Zakiyya take so salwartar da rayuwarta ajiyar zuciya tayi ta 'dago xatayi magana mutar Daddy tashigo tayi parking Annur ne ya fara fitowa sai Hajiya Sareena da hajja saikuma Daddy daga husbitel suke an salamo Annur kai tsaye gurinsu Annur ya nufo yayi kan Fateemah yakai hannu zai rukota ta zabura tayi baya ya bita tasa gudu tai 'bangaren Aliyu da gudu kafin ta 'karasa sukaci karo dashi a kofar gurin jikinshi ta fa'da tasaki kuka me sauti rugumeta yayi sosai yana shafa kanta saida ya gama kalen su tsaf ya ta'be baki ya juya ya shige 'dakinshi yarufo le'be Annur ya cije ya girgixa kai yabar gurin a fusace duk suka rufa mishi baya Aliyu akan bed ya ajiye Fateemah ya ha'de fuska yace "tun yaushe nakiraki" du'kar da kai tayi batace 'kalaba kai ya girgixa yace ha'domin tea ki kawo min mikewa tayi taje kitchen ta ha 'do mishi tea 'din ta kawo mishi amsa yayi fuska a ha'de yace "xo ki zauna nan" ya nuna mata kusa dashi xama tayi jikinta duk a sanyaye cup 'din ya mi'ka mata yace "bazan iya sha da kaina ba kibani da kanki" fuska ta kwa'be xatayi magana ya 'daga mata hannu yace "umar ni nabaki" hawaye ta share ta kawo cup 'din saitin bakinshi saida kata kawo saitin bakinshi yana sani ya goce ya xobe a jikinshi jikinta na rawa tafara bashi hakuri cikin tsawa yace "ni xaki watsawa tea ajiki to walahi saikin cire rigar nan kin wanceta kin wanke min kirjina kin sake min wasu kayan" kukan da tasabayi tafara ya 'kara daka mata tsawa yace "idan kika sake hawaye nan ya 'kara xubuwa hmm zakiyi me dalili" goge fuskarta tayi ta yi shiru tarasa ta inda zata fara "jiranki nake ko" tayi ya 'kara daka mata tsawa jikinta har rawa yake ta mike tasa hannu ta xare mishi rigar jikinshi idonta a rufe ta ajiye gefe xata juya ya ruko hannu ta yace "ki kali yadda kika konani ko" yadda yayi maganar a tsorace yasa tai saurin bu'de ido taga abunda tai mishi ba abunda ta gani sai kwantancen gashin kirjinshi dayake sheki ido ta rintse jikinta ya dauki rawa kalonta Aliyu yakeyi aranshi yana ayana lalai Fateemah batasan namiji ba dubi yadda jikinta yake rawa dan ta ganshi ba riga jikinshi a sanyaye ya saketa ya mike ya shiga bathroom yayi wanka ya dawo ya tadda bata bedroom 'din kaya ya sauya ya fito parlour yaganta a xaune tana ganinshi ta mike ya harareta yace "meya fito dake bayan na rantse saikin wanke ni to tunda kin gudu wadda ya'ki yarar masalaci zaiyi ta kasu rantsuwa ta baza tatafi a hofiba dan haka zan fansheta anjima ki xauna karki fita ko ina ki gyaramun 'daki inkina jin hinwa ki dafa abunda kike so karki damu nan 'dakin mijinki kike" yana gama fa 'din haka ya fice tare da sa key ya kulota xubewa tayi a gurin tasaki kuka mecin rai saida tai me isarta agurin har bacci ya dauketa Aliyu be dawoba sai 9:45pm kai tsaye 'dakinshi ya huce ya 'bude besameta a parlour ba ya xarce bedroom ya tadda ita a xaune a kan dadduma tana lazimi xama yayi gefan bed yace "ke bakiga mijinki ya dawobane?" dago red eyes 'dinta da suka kun bura tayi tace "nidai ka taima keni ka barni na koma gun Ammi ta tun safe nake a gurin nan banaso ta xargi wani abu" dariya yayi dan har ya daina mamakin kuruciyar Fateemah yace "so what dan sun xargi wani abu ai abun al faharine ma ace yau mijinki ya damu dake har yana hanaki sakewa wasu mata har bin mazan suke da roko suringa kulasu amma basu samuba saike kin samu kina wasa da damarki" "eh nidai ka barni na koma" "owk to bazan iyaba nima yau ranata ce" ya mike ya shige toilet ya barta kifa kanta tayi ajikin bed tasaki kuka baijima ba ya fito daure da tawul a kugunshi yana kalonta tana kuka bai kulata ba ya shawa mai da turarukanshi ya dawo kusa da ita ya 'dagata ya ajiyeta a kan bed ya cire hijab 'din jikin ta tai saurin 'dagowa ta kaleshi ya 'kara ha'de rai ya miko mata rigar bacci yace "alfarma daya zan miki kiyi wanka kisa da kanki inkuma kin 'ki nayi miki da kaina" saurin mikewa tayi ta dauki hijab 'dinta ta shige toilet murmushi yayi ya sa jalabiya ya kwanta wanka tayi tasa rigar dan tasan halin Aliyu ta daura hijab 'din fitowa tayi ta xauna a gefan bed 'din ta dauki phone 'dinta ta kuna ta fara laluben number Hafsat taji ya warce wayar yajan wota ta fa'do kanshi hijab 'din jikinta ya ha'de bakinsu guri 1 mutsu mutsu kwatar kanta takeyi amma ya hanata sakewa ta ko ina dolenta ta hakura tayi lakwas ajikinshi jin dayayi ta saki jiki yasa ya 'kara kaimi ya 'dora hannunshi kan brez 'dinta tana murzawa ido ta rintse tanaji yadda kiirjinta yake zafi romancing 'dinta yayi sosai tun bata saki jiki sosaiba har ta sakiji dashi maida ita 'kasanshi yayi yayi mata runfa idonta arintse taji yana karanto addu'ar saduwa da iyali hannunshi ta rike cikin kuka ta bu'de baki xatayi magana taji wani irin ra'da'da xugi ya ratsa kasanta daga kafarta har tsakiyar kanta cikin tashin hankali ta bu'de baki ta...................! by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 35-36 ........................📖Bawani nisa sukayi da gidaba suka isa wani 'karamin husbitel shi kadai ya fita yace tajirashi ba jimawa zaiyiba da to kawai tabishi ya bude mutar yashiga ciki bai jimaba ya fito da leda a hannunsa ya bu'de mutar yashiga ya kaleta yace "kinsan me dr yace yanda damuna?" kaita girgixa batare da ta kaleshiba nunfashi ya sauke yace "wai cewa yayi BP ne dani kuma inban dena sa damuwa a rainaba zai iya halakani" saurin dagowa tayi ta kaleshi ya gyada mata kai ajiyar zuciya ta sauke metafe da kuka tace "insha Allah hakanma bazata faruba" murmushi yayi yace "bp yana cikin ciwukan da in suka kamaka baka da tabbas 'din zaka warke 'kilama suzamo sanadin mutuwarka" sautin kukanta ta 'kara tana cewa "kaidai insha Allah zaka warke baza ka mutuba" shi dariya ta bashima daga yin magana tahau kuka cinkin zulaya yace da ita "lalai kina tsoron yin takaba shiyasa kiketa wannan kukan ko" kai fa dukar tana mejin kunyar maganar tashi ita harga Allah mantawa take da cewa Aliyu mijintane ahankali tace "hmm wai tsoron takaba nakeji kamar wata me auren gaske dan ni haryanzu banyarda nayi aure ba" abunda bata saniba duk maganar da takeyi Aliyu yana jinta murmushi yayi ya kaleta yace "karki damu indai mijiki kike bu'kata gani inma cinyeni zakiyi kiyi sai kiyarda kinyi aure" fuska tai saurin rifewa tanajin kamarta nitse agurin dariya yayi ya tada mutar yabar gurin yana tsokanarta har sukaje gida bata 'bu'de fuskarta ba haka shima baifasa tsokanar taba sunzo shiga gidanne suka tadda wasu 'yan hiba a kofar gidan fakawa Aliyu yayi ya fito ya 'karasa gurinsu gaisawa sukayi yace "lafiya wa kuke nema?" 'daya daga cikinsune yace "turomun akayi dan kiran Fateemah wadda muka kama wasu 'yanmata da samari suna ba'dalah kwanakin baya shine wasu daga ciki suka gudu saiyanzu binkice yaza kulumana gidansu" shiru Aliyu yayi yana nazarin maganarsu da 'kare musu kalo yaga duk kayan jikinsu basuyi musu daidai ba wanima wadon nanna'deshi yayi murmushi yayi yace "yanxu muje office 'din naku musan abunyi" "a'a ba bukatar hakan yanxu idan mukaje daga baya kuna iyazuwa in munga abunda binkice yabayar" gira ya 'daga guda 'daya yace "to zan iya ganin wata huja dakuka dogara da ita" kamar jira sukeyi suka zaro wani photo suka mikamishi kala yayi yaga maza da mata a nata rawa matan kamar tsirara kuma kowace ajikin wani fuskar Deedee yagani tabbas inka kali fuskar itace ba tanntama ajiyar zuciya yayi yace "ina shardar ku 'yan hibane" mikomishi katinsu sukayi yaduba one by one sannan ya mi'ka musu yakoma muta ya bu'de ya kamo hannun Fateemah dahar tafara bacci yaje gabansu yace "gata kutafi da ita duk hukuncin da kukaga yadace kuyimatashi" yana maganar yana danna phone 'dinshi hankali kwance kalonsa Fateemah tayi tace "waimeke faruwa ne?" fuskar nan aha'de yace "idan kunje sa baki amsa" bu'de mutarsu yayi dakanshi yasata zata fito ya duka mata tsawa wace tasa dulenta tanutsu shiga suma sukayi suka yiwa Aliyu godiya sukabar gurin suna barin gurin Usman yazo da muta ya fito ya mi'kawa Aliyu key 'din yana tanbayarsa "inazaka je daka dameni da messege nakawoma mota bayan wannan lafiya take?" ko kalonsa Aliyu beyiba yashiga car 'din yabar gurin bayan mutar 'yan hisban yayi Allah yasa basuyi nisa sosaiba besha wahalar tadda suba baya ganin cikin mutar dan gilas 'dinta bakine kuma shima tashi haka take tafiya sukayi me nisa har sunka fita wajen gari suka shiga wani lungu da ba kowa sukayi parking suka fito duk ba kayan hisba ajikinsu suka fito da Fateemah da suka 'da'daure suka zubeta agun shikuwa Aliyu a bakin titi ya ajiye mutarsa bisu a 'kafa ya labe yana kalonsu babbancikin sune ya kali Deedee yace "mu ba 'yan hisba bane kuma 'yar uwarki Zakiyya tasa muyi wannan abun mu 'dauko ki duk yadda zamuyima muyi dake amma bata bu'katar ta sake ganinki kuma barikiji dan ki tabbatar da abunda nake fa'da" waya ya zaro yakira Zakiyya bugu 2 ta dauka tana cewa "hellow yaro ya akayi andace" dariya yayi yace "aiki ya kamala hajiya" itama dariya tayi sosai tace "gaskiya naji 'dadin aikinku kuma ku kula inma kasheta zakuyi kuyi inma riketa zakuyi a gunku kuyi amma banaso na 'kara ganin wannan fuskar tata a gidanmu" "karki damu hajiyata angama" "yauwa godiya nakeyi sai naganka" "owk bye" ya ajiye wayar yana kalon Deedee yace "to kinji amma mekika yiwa 'yar uwarki take neman salwantar dake?" cikin kuka Deedee tace "walahi bansan menayi musuba suke son ganin bayana sun kulamun sharrika kalakala so suke suga bayana dan Allah ina rokonku ku kasheni na huta yafimun alkairi" murmushi mutumin yayi yace "da niyar cutar dake nayi to da zance a kawo ki nanba na 'dauko kine dan nasan inbanyi hakanba wasu xatasa kuma zasu cutar dake amma yanxu zamu ajeki anan zuwa wani lokacin tukun" "WHAT" sukajiyo wata murya daga bayansu juyowa sukayi sukaga Aliyu nata huci takowa yayi yaxo ya kunce Deedee dake daure yakamu hannuta yazo zai huce wani daga cikinsu yasha gabansa yace "bazaka bar gurin nan da itaba saika fansheta" murmushi takaici Aliyu yayi yace "ka kauce na huce ko na 'bata maka rai dan narabuda ku kunyimun 'karya kuntaho da matata zakace saina bada kudi" yana gama fa'din haka yayi gaba zai huce mutumin yasa hannu ya tureshi cikin fushi Aliyu ya damki huyan mutumin jikinsa narawa take mutumin ya fara kakari idanuwansa suka firfito waje yana nunfashi da gyar kuka Fateemah tasa dan taga Aliyu soyake yayi kisan kai dayan mutumin da yayi magana da farkone yazo ya duka agaban Aliyu yace "dan Allah dan Annabi bawan Allah kayi hakuri muyi kuskure amma ba da gangan mukayiba dan cetar 'yar uwarka mukayi kayi hakuri kasakeshi" hanka 'deshi Aliyu yayi ya fa'di amatukar gala baice ya kali mutumin yace "yaci darajarka da saina nuna mishi ruwa ba sa'an kwando bane" ya ja hannun Fateemah da har lokacin kuka take yayi bakin titi muta ya bude yasata yashiga yaja mutar da gudun gaske duk da gurin da nisa amma basu jima sosaiba suka 'karaso gida dan gudun da Aliyu keyi kamar zai tashi sama ita kanta Deedee a tsorace take har suka 'karaso lukacin har duhu yayi yana ajiye motar ya kamo hannun Deedee yayi part 'dinsu da ita a parlour ya tadda su Mommy dasu Usman da Hafsat harda su yaya Faruq kare musu kalo yayi yaga suma su suke kalo Mommy ce cikin 'karfin hali tace "daga ina tun safe ka 'dau 'yar mutane ka fita ankiraka yafi sau 50 amma baka 'daukaba kasa mutane cikin fargaba" baki Aliyu ya ta'be yace "ni yaro ne da zan 'bata ko dan nadau matata nafita shine nayi laifi?" "ba ace kayi laifiba amma ka 'daga wayar mutane kamu bayani inda ka tafi da 'yar mutane mana" Mommy ta 'kara fa'da a kufule murmushi yayi yace "a ganina ko 'daukar Fateemah nayi na shekara 10 ban dahoba tunda matatace halal 'dinace ni nake da iko da ita yanxuma dawo wanayi da ita tayi wanka nakoma da abata" shiru kakejin parlour ba motsin kowa dan Aliyu ya kar bakin tsanya yanajin sunyi shiru yaja hannun Deedee da takasa 'dago idonta ta kali kowa sabuda kunya yayi 'dakin su da ita kowa ya bishi da kalo yaya Faruq ne yace "to ni bara na huce tunda masu bula guro sun bayana" ya 'karasa maganar yana dariya Usman dake tayashi yace "gaskiya nima asan yadda za'ayi dani 'kanina yaxo da iyalinsa nikuma ko oho" yaya faruq yace "haba Usman in banda abunka ai Aliyi yafika girma da kwazo dule ya rigaka aure" "to dan yafini girma ai be girmeniba ko" "hakane kaima ka fito dataka matar saimu sha biki" Mommy da tagaji dajin shirmansu ta tashi tabar gurin sukuwa sukayi waje suna cigaba da raharsu Deedee da Aliyu yajata 'dakinsu suna shiga ya kaleta yace "kiyi wanka kizo kici abunci dan nasan yau ba abunda kikasa a cikinki" kai ta gyada mishi tana kokarin zare hannunta daga nashi riketa yayi ya kura mata ido yace "duk kin yi wani iri a alamu kin gaji bazaki iya yin wanka da kanki ba bari na taimaka miki" yana gama fa'din haka baibari yaji me Fateemah zata ceba ya dauketa cak yayi toilet da ita................. by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 41-42 ........................📖Saki kuka me sauti tana cewa "wayo Allah na ya Aliyu xaka kasheni plz ka bar abunda kakeyi kar na mut.........!" bata samu damar 'karasa abunda xatace ba ta kwala uban ihu da batasan sanda ya fito ba dan sai lokacin Aliyu yasamu damar shigarta gaba 'daya ta fita hayacinta tun tana gane abunda ke faruwa har ta daina haka take gun Aliyu da yamanta wace duniya yake yamanta kanshi gaba 'daya bai samu damar dawowa haiya cinsa ba saida ya gama sauke duk wata sha'awar dake mararshi ta shekara da shekaru lukacin da yadawo hayacinsa ya mike zaune yanajin kanshi na juyawa kalon ida Deedee take yayi duk da ba haske a dakin ya gane ba motsi take ba mikewa yayi ya rufamata blanket yashiga toilet yayi wanka lukacin har anfara kiran salah asuba duk da a tsorace yake da yanayin da Deedee ke amma zuciyarsa da gaggar jikinsa wasai yake jinsu xama yayi gefan bed 'din ya kurawa Deedee ido yanaji so da kaunarta suna nunkuwa a zuciyashi hawaye ne suka xubo mishi na tausayinta ashe duk danbar war bala'in da akayi akanta duk 'karya ne akasa yaringa xalintar 'yar mutane yana fa'da mata duk maganar dataxo bakinshi hayawen fuskarshi ya share ya manna mata kiss a lips 'dinta yana sauke ajiyar zuciya zama yayi yayi ta gumi yarasa ta inda xai fara ma agogo ya kala yaga 4:22am ya sauke nunfashi ya bu'de frige ya dauko ruwa me sanyi ya xo yashafawa Deedee a fuska ajiyar zuciya ta sauke kafin ta bu'de ido a hankali ta sauke su kan Aliyu idon shi ya lumshe a hankali tayi yin kurin tashi amma ta kasa ta koma ta xauna idonta na xubda hawaye ya rintse ido tana cije le'be shima hawayene suka zubo mishi duk zafin rain Aliyu yau zuciyarshi tai rauni ganin halinda matar shi take ciki mikewa yayi yashiga kitchen ya 'dora ruwan zafi saida ya tafasa sannan yakai mata toilet yashirka mata yadda xata iya anfani dashi yadawo ya yaye bargon ya dauketa yashiga ta ita toilet 'din ya ajiye ta yace "idan kin gama kimin magana" shiru tayi kuma har lokacin idonta a lumshe yake fita yayi ya sauya rigar jikinta dayaga duk ta'baci da jini ya kali bed 'din yajike sosai ajiyar zuciya ya sauke gabanshi na fa'duwa tsoro yakamashi a tsorace ya koma toilet 'din dan yadda yaga taxubar da jini sosai zai yi wuya tadawo hacinta ma yadda ya fita yabarta haka ya tadda ita 'karasawa yayi ya jawota jikinsa nunfashinsa nafita da sauri da sauri a hankali yace "ki bu'de idonki Fateemah" hawayen dayaga tanayi shiya tabbatar mishi da tanajinsa daukarta yayi ya sakata cikin ruwan xafin daya ha'da mata jiyayi tabi jikinsa tasan kame idonta ya 'kafe cikin tsoro ya fara jijjigata yana kiran sunanta amma shiru daukota yayi ya maida ita kan bed 'din ya 'dauko ruwa ya watsa mata amma ko motsi batayi ba kuka yafarayi sosai yana cewa "Fateemah kitashi karki mutu kibarni da 'yan uwana bamu nemi gafararki fa plz ki tashi badan niba" kuka yake yana sunfatu kamar wani 'karamin yaro knoking yaji anayi ya kali agogo yaga 5:05am sai yanxu ya tuna be fita masalaciba mikewa yayi ya bu'de yaga Usman ne kalon shi Usman yayi yace "bakada lafiya ne? naga bakaje masalaciba gashi duk idonka yayi jaaa" "a'a lafiya nake" "amma meyasa meka kake kuka?" baki ya ta'be yace "kuka kuma saikace wani yaro" fuska Usman ya murtike yace "nasan akwa damuwa afuskar ka Aliyu nifa yayanka ne meyasa kake 'boye mun damuwarka" kawar dakai Aliyu yayi bayaso kowa yasan halin da yake ciki amma ba yadda zai iya dan karyazo mutuwa Fateemah tayi bashida mafita sai gurin Allah hawaye ne suka xubo mishi ya goge yace "inazuwa" yako ma cikin 'dakin da sauri komawa yayi yasawa Deedee rigarta ya dawo ya kamo hannun Usman dake tsaye yashiga dashi ciki gaban bed 'din a tsaya yakali Usman yace "ka dubamin Fateemah ko mutuwa tayi" cikin damuwa Usman ya durkusa ya kamo hannu Deedee ya kali Aliyu yace "suma tayi amma meyasa meta tazubar da jini haka hartayi dogon suma ko Annur ne ya yanketa da wani abun" kai Aliyu ya kawar yace "inaruwanka da abunda ya sameta tashi kabar gurinnan malam" mikewa Usman yayi yace "bari nakira police na sanar dasu kamu bayani da kanka" phone ya zaro Aliyu ya warce yace "bakada hakali ko" "yes bani dashi indai kan wannan abun ne wai kashe ta kuke sonyi kowama yaringa xalintar ta inbaka santa kasa keta kabar masu sonta su auret...........!" wawan slap 'din da Aliyu ya daukeshi dashine yasa shi kasa 'karasa maganar da yakeyi ya nuna mishi hanyar fita yace "fita kabani guri" kalon Deedee Usman yayi ganin irin halin da take ciki yasa baxai nemi fa'da da Aliyu ba zai lala'ba shi sukaita husbitel cikin rarashi yace "kayi hakuri amma dan Allah kakai yarinyar nan husbitel" zama Aliyu yayi yace "Usman ka taimakeni narasa yazanyi tun daran jiya dana kusanci Fateemah ta ke wannan halin da dafarko ta farfa'do amma ina sata cikin ruwan zafi ta'kara suma bayadda banyi ba amma bata farka ba" gumi Usman ya share yace "inalilahi wa'ina ilaihirraju'un meyake damunka Aliyu ko kasha wani abun ne" "no ba abunda nasha kawai dai bansan xan sameta hakaba kuma da kuruci atatare da ita" "duk da haka Aliyu kayi wauta kuma be dace kai taxama da ita haka ba yanxu kaje kasanar da Mommy ko Ammi su sukasan wane irin taimako yakamata su bata" ido Aliyu ya zaro yace "Mommy fa kace?" "yes ita" "kai bazan iyaba amma kai kadaure kaje kasanar da ita" "hmm xanje amma badan kaiba dan Deedee xanyi" yana gama fa'din haka yafice da sauri shima Aliyun fita yayi dan yanajin kunyar Mommy taga ta'asar da yayi Usman yana xuwa yagaida Mommy yasanar da ita abunda ya faru shiru tayi tana nazarin maganarshi kafin ta mike tanufi 'dakin Aliyu dan tabbatar da abunda Usman ya fa'da saida gabanta ya fa'di ta zame ta zauna tana mamakin abunda idonta yake gane mata meyake shirin faruwa koma tace ya faru kenan duk abunda ya faru a baya 'karya ne wayene suka xubo mata ba irin cin fuskar da batarwa Deedee ba sai gashi yanxu gaskiya tayi halinta kamo Deedee tayi ta maida ita kan kujera ta dauke xanin gadon tasa wani ta maida ita ta koma ta dauko wayarta ne suka ha'du da Ammi cikin jin kuyar Ammi tace " 'danki yanuna mana halin yaran zamani acikin gidannan" cikin rashin fahimta Ammi tace "wane 'dannawa kuma me yayi" "Aliyu ne yarasa a inda zaiyi ranshin kuyar tashi sai a gidan nan gashi can 'diyata tana cikin mawuyacin hali" sai yanxu Ammi ta gane ida maganar Mommy ta dosa tace "ai baxam ce rashin kunya bane matarshi ce yanada damar anfani da ita ako ina" "hakane amma ya nuna rashin imani 'karara" "hmm" kawai Ammi tace tajuya tashige 'dakinta aranta tana godiya da Allah dayasa akayi wannan abun akan idon masu zargin 'yarta wani 'ban garen kuma tana cike da tausayin Deedeenta 'daukar wayarta Mommy tayi takira Aliyu yace duk inda yake yazo yanxu yakaisu husbitel to kwai yace badan zai iya xuwa ba ya kira Sameer yace yakai su Mommy Asibitin koda Sameer yaxo yace Aliyu ne ya aikoshi yakaisu Husbitel to Mommy tace ta kira Hisham suka kama Fateemah da bazata iya ita kadaiba ita kuma Ammi baza ta zoba sun zo bakin car 'din ne shi kuma Annur ya parka tashi motar da sauri ya fito ya 'karaso gurin ya kali Hisham yace "meyasa mu Deedee kuka daukota haka?" mommy da ta ha'de fuska tace "Asibiti zamu da ita dan adubata jiya mijinta ya kusanceta a budurwa duk sharin masu sharri jiya gaskiya tayi halinta jiya mijinta ya 'bare ta a leda" 'kara sukaji ansaki a bayansu suka juya sukaga Zakiyya ce tana kuka tana xunduma ashar tana cewa "walahi karya ne karyane Aliyu na be kusanci ko wace jakaba" Hajiya Sareenah ce ta fito tana zage zage ta dauka wanine ya ta'ba mata Zakiyya tanbayar ta tayi waya ta'bata cikin kuka ta xayane mata abunda ya faru kalon Fateemah da Hisham yasa a mota kamar gawa tayi ta kali Mommy data ja tsaki tashiga motar sukabar gidan cikin bakin ciki tajawo hannun Zakiyya tace "kiyi hakuri badai su 'yan isakan 'karya ba mu za ayiwa shirin film mu yarda karki damu duk shirine ba gaskiya ban................!" bata 'kasa maganar da takeba sukaji fa'duwar Annur a kasa baya motsi.................... by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 43-44 ..........................📖Kanshi sukayi suna ihu suna kiran sunan shi waya Hajiya tazaro takira Daddy ta sanar dashi abunda ke faruwa cewa yayi sutafi Asibiti gashinan getman hajiya ta kira yakamo musu Ibrahim sukasa a muta Xakiyya taja motar sukayi gaba basu wani 'dau time ba suka isa husbitel 'din aka kar'besu a ka shiga ciki da Annur a 'bangaren su Mommy suna 'karasa wa Husbitel aka kar'besu aka fara bawa Fateemah taimakon gaggawa an dade akanta sannan aka samu nunfashinta ya dawo aka daura mata drip sannan dr tai mata 'dinki sannan suka fito Dr Haseenah tace Mommy tasa meta a office binta Mommy tayi a baya suka 'karasa office 'din suka xauna ta Dr Haseena ta kali Mommy tace "ke mamar Fateemah ce?" "eh to ni matar yan babba tace kuma uwar mijinta" ajiyar xuciya Dr Haseenah tayi tace "gida 'daya kuke dasu ne?" "ehh amma part 'dinsu da ban" "owk ina mijin ta?" "yana gida" "yanxu dai Fateemah tana bu 'katar jini leda daya sai akira wanda zai bayar inkuma siya zakuyi sai a duba grp din jininta kuma ku kiramin mijinta inason ganinshi bayan haka inkun koma kar ku bari Fateemah tai anfani da ruwan zafi saidai ku ringa xubawa koda a roba ne ta tsuguna tiririn yana shigarta sannan abinci me ruwa ruwa xata ringa ci kuma taringa shan lemon fata da kayan karin jini" "to DR insha Allah xa'a kiyaye mun gode Allah yasaka da alkari" "ameen itama Allah ya bata lafiya" mikewa Mommy tayi tanacewa "ameen sai anjima" "okey ajima da yawa" fitowa Mommy tayi ta zaro phone 'dinta ta kira Aliyu yana kwance a kan bed tunda suka bar gidan yana kwance yarasa meke mishi da'di yana son xuwa amma yana kunyar ha'da ido da Mommy dan a masalaci ma 'buya yayi be bari sun ha'du da Abba ba dan yasan xuwa yanxu an fa'da mishi abunda yayi da yasan zaiwa Deedee ila haka da bazai bari yakusan ceta agidan suba sayabari sai sun koma zariya ko ya dauketa ya kaita wani gurin badai gidan suba da xa'a sa musu ido to inda su ka'dai ne yazai yi da ita sanda ta sume mishi shigowar kiran Mommy ne ya katse mishi tunanin da yakeyi yana ganin Mommy ce saida gabanshi ya fa'di ya dake ya dauka yakara akune "hellow Aliyu kana ina?" murya can kasa yace "inagida" "to kazo yanxu ana bukatar jini kuma ba wadda xai bada jininshi saikai tunda da kanka kaxubar da najikin ta saikazo a dauka naka a maida mata" kai ya sosa yace "ganinan xowa" bai bari ta 'kara magana ba ya katse kiran yana sauke ajiyar xuciya sannan ya mike ya dauki key bafito saida ya kule room 'dinshi sannan yashiga mota yanufi husbitel yana isa ya tadda Mommy a waje tsugunawa yayi ya gaida Mommy amsawa tayi ba yabo ba falasa sannan yace "ya mejinki" baki ta ta'be tace "da sauki" mikewa yayi yace "bari naje na biya ku'din aikin sai muje a kgada jinin inyayi daidai sai a dauka" can 'kasa Mommy tace "to" hucewa yayi yaje yabiya kudin yaje aka kgada jininshi a kayi sa'a yayi daidai dana Fateemah aka iba iya wadda ake bukata sannan aka bashi madara da maltina yasha amma fur ya'kisha ya mike yace anuna mishi ida matarshi take basuyi mishi musuba suka nuna mishi room 'din da Deedee tace shiga yayi jikinshi a sanyaye ya 'karasa gaban bed 'din yana kalon fice 'din Deedee wadda ta 'kara haske tai wayau amma duk tarame huni 'daya kawai xama yayi kan bed 'din ya kamo hannunta murya narawa yace "Fateemah" aiku sai gashi ta fara motsi ta bu'de idonta a hankali ta saukesu akan Aliyu shima ita yake kalo yayi murmushi yace "sannu my life yajikin naki" shiru tayi dan ba fahimtar abunda yake fa'da tayi ba rintse idonta tayi danjin wani irin xafi a 'kasanta hawaye ne suka fara xubo mata ta bu 'de idonta tana kuka tace "plc ka kiramun Ammi ta inason ganinta" ajiyar xuciya yayi yace "to amma kiyi hakuri kibari ki 'kara dawowa hayacinki tukun" "um um nidai ka kira mun ita na roketa gafara mutuwa xanyi" ido ya rintse wanda ya fara komawa red yace "bazaki mutuba zaki warke harki haifamun yara masu kama dake da irin halinki" kaita girgixa tace "a'a idai ka kiramun Ammi nake son gani" baki ya bu'de zaiyi magana dr ta shigo 'dakin kalon Aliyu tai tayi kafin tace "kaine mijin Fateemah" kawar da kai yayi yace "eh nine" kai ta jinjina tace "dama inason ganinka" "to gani" "meyasa kasan matarka yarinya ce zaka kusan ceta saikasha magani" harararta yayi yace "waya fa'damiki nasha wani abu?" "in ba sha kayiba meyasa ka mata ila haka harta 'karu?" "hmm amma dai bakida aure ko? ko kuma mata maza kike aure" fuska ta daure tace "inadashi mana amma ni mijina baya cin zalina haka" baki ya ta'be yace "to ba namiji kike aure ba" hararrarshi tayi dayake Dr Haseenah bata fi sa'ar Hafsat ba yasa Aliyu ya 'ki sakar mata fuska dan karta rainashi 'karasa wa tayi ta kali Fateemah dake juyakai tana waye tace "sannu Fateemah zakiji sassauci zuwa anjima yanxu ma dan alurar kashe ciwon da akayi miki ce ta sakeki" itadai Deedee bata ce 'kalaba dan ita kadai tasan abunda takeji kalon Aliyu Dr tayi tace "dan Allah ka kula da ita sosai tana cikin wani hali amma nan da jimawa zataji sassauci ko da safe ne saiku huce gida tunda za ai mata 'karin jini" kai ya gyada mata daga haka ta fice daga 'dakin shikuwa Annur be farfa 'doba sai da magrib yanata sunbatu da xage zage hajiya na tayashi ita kuwa Zakiyya ba abunda take sai kuka tanaji dama zata samu bin diga da ba wadda zata harbe sai Deedee ta huta ta malaki Aliyu ta more miji ita ma hajja daketa kalonta tun 'dazu tace "wai kukan uwar me kike tun 'dazu bazakiyi shiruba ne ko kwana zakiyi kinayi" hararar hajja Zakiyya tayi cikin fa'da tace "nayi 'din ina ruwanki" duka hajja ta kaiwa Zakiyya hajiya ta tare tace "haba hajja me tai miki da zaki daketa" "iyee yanxu Sareena dan zan ta'ba 'yarki shine zaki mun rashin kunya" baki hajiya ta turo tace "ba zancen rashin kunya me tai miki zaki daketa" baki hajja ta rike tace "yanxu ni kike fa'dawa haka Sareena duk fa futukar da nake akan yaranki kinmanta ko" "hmm ina kuwa zan manta uwar me kika tsina na aciki saima koma baya da ake samu idai ta 'ban garanki ne kawai kirabu damu zan kwatowa yara na yancin su da kaina" cikin da ta kaci hajja ta kali Daddy da ko kalon ida suke beyi ba tace "yanxu kana zaune matar ka da 'yar ka sukemun rashin kunya" ko kalonta beyi ba yace "ai ba zancen rashin kunya anan gaskiya ce saidai in bakya kaunar gaskiyar" mikewa hajja tayi tace "duk kunyi daidai nagode sakayyar abunda namuku zakumun gara murabu tun baku fara duka naba amma kusani duk abunda ya faru daku kukuka ja" daga haka tafice daga 'dakin tsaki hajiya taja tace "mtsss aikin banza" shikuwa Daddy ko kula iskar suma beyiba washe gari da rana aka salami Deedee tunda tun dare aka sa mata jinin ha'da kayansu sukayi Aliyu ne yaxo daukansu Mommy ta kamo hannu Deedee da take takawa a hankali tana 'din gishi sannu kawai Mommy ke jera mata har suka 'karasa Aliyu ya bu'de kofar tashiga ta zauna sai lokacin hawaye suka fara zubo mata idai tunda take a rayuwarta bata ta'ba shiga tashin hankali irin najiya da yauba Mommy ce ta leko tace da Aliyu "na manta basket 'din da Hisham ya kawo mana bearkfast bari na dauko" "to" yace ta juya ta koma ciki kamar jiya Aliyu yake ya juyo yana fuskantar Deedee da idonta ke lumshe yace "gaskiya nayi miss 'dinki my life iya jiya jinayi kamar na shekara ba tare da keba yanxu abunda za ayi idan munkoma gida kice kunya kikeji Mommy ta maidake part 'dina walahi amatse nake komai zai iya baruwa" ido Fateemah tai saurin zarowa tana kalonshi fuska ya marairaice yace "plz ki ceci mijinki Fateemah" kuka me sauti ta saka tana cewa "nidai ka rabu dani in baso kake na mutuba" ajiyar zuciya Aliyu yayi yace "bafa cewa nayi xan kasheki ba kuma wannan abun ba akanki aka faraba ba akanki za a dainaba yadda kowa be mutuba kema bazaki mutuba idan kika bari yau nayi gobe nayi to sai kiji kin warke ki dainajin zafi saima da'din da zaki ringaji da kanki zaki ringa yimun 'yarmurya nazo gareki" sautin kukanta ta 'kara tana girgiza kai kamo hannunta Aliyu yayi yace "idan kinyi abunda nace kin rifawa kanki asiri idan kuma bakiyi ba to har 'dakin Ammi xan biki nasan can ne gurin 'buyarki kuma kisan Ammi ba magana zata munba fita zatayi tabani guri nai abunda naga dama nabarki da jinkunya daga baya dan haka shawara ta rage taki bazan zauna na zuba miki ido ba kamar yadda nayi a bayaba yanxu nasan 'dad'in aure" ya saki hannunta ya juya dan ya hango Mommy ta taho ita kuwa Deedee hankalinta yagama tashi tagama sada karwa yau gawarta za a dauka mudum ya Aliyu yayi mata irin abun jiya to tagama yawo tata ta 'kare shigo war Mommy ne yasa tasa hannu ta toshe bakinta dan kukan da yaci 'karfinta jan motar Aliyu yayi yabar husbitel 'din ita kuma Mommy tanata lala'ba Deedee kamar egg suna 'karasawa gida Mommy ta fito tazo ta kamo Deedee wace hankalinta naga ALIYU da yake mata magana da ido tayi abunda yace kai ta kawar dan bazata iya wannan rashin kunyarba a parlour Mommy ta zaunar da Fateemah tace "xauna anan fateemah inazuwa" "to Mommy" tace ta gyara kwanciyar ta ciki Mommy ta shiga shikuma Aliyu ya zauna yana cewa "ki dauka wasa nake miki ko to kibari nazo da kaina gurinki kigani saina baki mamaki dan waharar da kikasha jiya wasan yarace inkuma kin musa ki zauna anan" daga haka yafice daga parlour ranshi a 'bace by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 45-46 Wannan page 'din na kune Sister Ameenah S Omar Sister Khadeeja S Omar kuyi yadda kuke so dashi ..........................📖Binshi kawai tai da kalo tana mamaki rashin tausayi irin na Aliyu Mommy ce tafito daga 'daki ta kamo hannun Deedee ta kaita badroom 'dinta ta zaunar da ita kan bad tace "anan zaki cigaba da zama har lokacin da zaki warke nasan halin Aliyu ba tausayi gareshi ba sai yazo ya farke ki ya cuceki dan haka kizaman ki annan bai isa yazo nan ya ta'baki ba kuma key 'din dake hannun shima na amshe shi bashida damar zuwa koda dare yayi ki zamanki har sai kin warware tukun ko 'dakin Ammi ban yarda kije ba sabuda zai iya zuwa can tabarshi da ke" kai Deedee ta du'kar batare da tayi magana ba murmushi Mommy tayi dan tasan kunya ce ta hana Fateemah magana "yanxu tashi kije kiyi wanka ki kwamta" "to Mommy nagode" ha'de rai Mommy tayi tace "kar na 'karajin kin mun godiya ke 'yatace ba godiya a tsaka ninmu" "to" Deedee tace ta mike a hankali tashiga toilet 'din wanka tayi tasauya kaya ta kwanta bata tashiba sai 8pm tana tashi Mommy ta kawo mata abinci taci ta 'kara kwanciya shikuma Allah tunda yaga dare yayi yasan Fateemah tayi abunda yace ba juyi yakeyi kawai yana jan tsaki ya akai ya bari yarin yar nan ta rainashi haka amma zaiyi maganinta mikewa yayi ya zura jalabiya yafito da Sameer suka ha'du Sameer yace "Aliyu dama gunka zanzo" "owk gani mene?" sosa kai Sameer yayi yace "dama umm um" "dama me?" Aliyu ya fa'da a hasale ganin ya fusata Sameer yace "dama wata alfarma nazo nema gurinka" "wace alfarmace wannan" "dama sonake idan zakaje gun Abba ka fa'da mishi inaso yamun ixini na fara zuwa gun Hafsat in ba wadda yabawa ita" baki Aliyu ya ta'be yace "kai tunyanxu zakiyi aure baxa kabari ka 'kara girma ba" baki Sameer ya ri'ke yace "kai yanxu da kayi auren baka isaba kenan yi kawai kayi" mugun kalo Aliyu ya watsawa Sameer yace "tunda magana zaka fa'da min kaje gun Abban da kanka" yana gama fa'din haka yayi gaba abunsa saurin shan gabansa Sameer yayi yace "sorry big brother ka isa mana harkaso kai yawa tunda har kana iya 'kara 'yar mutane" "tunda ido kake samun harkana fa'damin na 'kara wata to zaka iya zuwa da kanka" "a'a ka taimaka walahi bazan iya zuwa gun Abba da kaina ba kunya nakeji" "bakaji kunyar fa'damin na 'kara wataba amma zakaji kunyar zuwa neman izinin xuwa zance" fuska Sameer ya ya marairai ce yace "kaiwa Allah angon Fateemah kayimun wannan alfarmar" murmushi Aliyu yayi yace "kaci darajar wadda ka anbata xan fa'da mishi" dariyar shi Sameer ya guntse yaiwa Aliyu godiya saida Aliyu ya bar gurin sannan Sameer ya kwashe da dariya harda rike ciki a fili yace "lalai Aliyu kashiga hannu duk wannan jan idon naka saika risinawa 'karamar yarinya hmm ko da yake muma mun kusa shiga daga ciki muji abunda akeji" yayi murmushi sannan ya huce 'dakishi da salama Aliyu ya shiga parlour su Hafsat ya tarar da Hisham suna game (LIDO MASTER) ha'de rai yayi dan ya tsani wannan lido 'din kalon da ya watsawa Hafsat ne yasa tai saurin mikewa fuska a ha'de Aliyu yace "uban me kikeyi bakije kin kwanta ba?" "kayi hakuri yaya yanxu zan kwanta" tsawa ya daka mata yace " 'bace mun da gani" da sauri tana tun tu'be tashige 'dakinta kalon Hisham da ke zaune kanshi a 'kasa yace "kasan Allah idan na 'kara ganinka kana wasa da yaran nan ranka saiya 'baci ka girma amma bakasan ka girma ba ko" tashi Hisham yayi sum sum yabar parlour kwafa Aliyu yayi kafi yafara kiran Hafsat da saurinta ta 'karaso tace "gani yaya" xama yayi yace "ina Fateemah take?" "tana 'dakin Mommy bacci takeyi kuma naji Mommy tace acan zata ringa kwana" kai Aliyu ya girgiza yace "tashi kije ki kwanta" "to" Hafsat tace ta tashi tabar parlour mikewa Aliyu yayi yabar part 'din ranshi a dagule dan yasan sabuda shi Mommy ta maida Deedee 'dakinta ta amshe key 'din hannushi dan karyama zo in ta tafi 'dakin Abba ranar kwana Aliyu yayi be rintsaba ba abunda yake tunani sai yadda zai samawa kanshi mafita dan zama haka ya kwashe watani zai iyasamun matsala iya 2days kawai shiyasan halin da yake ciki washe gari Annur suka dawo gida tun yana husbitel baby Nafee take kiranshi dan haka ko zama beyiba ya dau car 'dinshi ya tafi gidanta baby Nafee kuwa tana nan tagama shirinta sosai har Nijar taje amso asirin malake Annur yau tagama ha'da mishi abunci da maganin shine take nemashi yazo tana kwance a bedroom 'dinta saiga Annur ya fa'do da saurinshi mikewa tayi tana murmushi ta rungumeshi tace "i miss you my honey" dariya yayi yace "miss you too baby" ya manna mata kiss a lips 'dinta kamo hannushi tayi ta zaunar dashi kan bad ta kawo mashi abun sha yasha ya marairai ce fuska yace "baby yinwa nakeji Allah yasa kinyi abinci" murmushi tai tace "nayi tashi muje kaci" "no basai na fito ba kawo min inci anan" mikewa tayi tana rausaya ta dauko mishi abinci aikuwa kamar jira yake yacin yeshi tass lumshe ido kawai Nafeesa keyi dan tasan burinta yariga ya cika tagama malakar Annur har abada araran kuwa Annur be bar gidan ba kwana yayi anata zuba LOVE da baby Nafee kwata kwata ma ya manta da gida hajiya Sareena ce ta kali Zakiyya da keta juya spoon ta kasa ci abincin tace "wai meyasa kikasa abunda bekai yakawo ba aranki indai Aliyu ne kamar kin malakeshine" ajiyar xuciya Zakiyya ta sauke tace "ba tunani Aliyu ya hanani sakewa ba kwana 2 bana jin da'di ko 'kanshin abinci banason ji ga jiri da tashin zuciya da nakeyi" baki hajiya ta ta'be tace "duk da haka da damuwa ma" nunfashi Zakiyya ta furzar ta mike tana layi tashige 'dakin ta bita hajiya tayi da kalo taja tsaki a fili tace "hmm kekika sani inma damuwa kikasa wa ranki" Zakiyya nashi ga 'daki ta 'dako phone 'dinta ta lalubo wata number ta dana kira saida tai kira 3 ba a 'dagaba sai a na 4 aka 'daga "ya akayi ne" ajiyar zuciya Zakiyya tayi tace "Yaseer ina tunani akwai matsalafa" "wace matsala kuma" "ina tunanifa ciki gareni" "what cikifa kikace" "eh ciki kuma walahi tsoro nakeji idan hajiya taji saita kusa kasheni" "to yanxu yakike so ayi?" "yanxu dai yau zan fito muje husbitel a xubar dashi kawai" "okey yanxu dai bana gari Daddy na ya aikeni Nasarawa sai nan da 4days zan dawo saimuje" "to Allah ya dawo dakai lafiya" "ameen" yace ya kashe wayar ajiyar zuciya Zakiyya tayi tamike zatafita tayi karo da hajiya Sareenah naketa huci idonta yai ja tana kalon Zakiyya kirji Zakiyya ta dafe tana zaro ido ta fara ja da baya kukan kura hajiya tayi ta...............! by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 47-48 wannan page 'din nakune yan *BAƘIN GIDA* FAN'S GRP ina matukar jin dadin comments dinku Allah ya kara zumunci ameen ........................📖Tadamki wuyan Zakiyya tana kuka tace "nizakiya wannan ba'kin fentin a gidan nan ni zaki to zarta" itama Zakiyya kuka take kamar ranta zai fita ga ida nunta da sukayo waje dan sha kar da taji da bango hajiya ta kwara Zakiyya ta fara takata tana boll da ita tana cewa "saina zubar da shegen cikin da kikaje kika ibo nahuta" saida taiwa Zakiyya laga laga taga ta fara zubar da jini kamar an bu'de fanfo yasa ta rabu da ita tana nadamar abunda tayi ta fito tana ihu ta shiga 3 sukaci karo da Daddy cikin tashin hankali ta kamo hannunshi ta shiga dashi bedroom 'din Zakiyya tana nuna mishi ita a razane Daddy yake tanbayar ta meyake faruwa amma bata ce komaiba sai kukan da taketayi 'karasawa yayi ya 'dako Zakiyya yayi waje da ita ya sata a car hajiya ta shiga suka bar gidan suna zuwa Hospital akace baza a amshesuba saida police saida Daddy yayiwa D.F.O waya yace ya aiko mishi jami'insu 'daya suna Hospital ba adau lokaciba 'dan sandan yazo yasa hannu aka amshi Zakiyya cikin gaggawa saida aka kwashe awani akan Zakiyya sannan ta dawo hayacinta Dr Sageer ne ya fito fuska ba annuri ya kali su Hajiya yace "kubiyoni office" simi-simi suka bi Dr Sageer office yasa mu guri ya zauna yai musu ixini suma suka zauna ya kali Daddy yace " 'yar ka tana dauke da ciki na 3mouth kuma gashi anxo anmata dukan da ya huce 'ka ida amma Allah ya taimaka cikin be zubeba yana nan amma dulene a kiyaye a guji abunda zai ta'ba cikin inba hakaba da baby da uwarsa duk za'a iya rasasu" ba abunda Daddy ke anbata sai "inalilahi wa'ina ilaihirraji'una" ita kuwa hajiya kuka kawai takeyi Dr Sageer ya 'kara da cewa "sannan tana bukatar jini dan haka za muje a kgada naka tunda har yanxu da sauran kuruciyar ka" gumi Daddy ya goge yace "a'a Dr basai an dau nawa ba ko nawane zan siya asa mata" "owk" Dr yace tare da mikewa ya fice cike da fa'da Hajiya tace "haba Alhaji meyasa da ranka da lafiyarka zaka hana jinin da za'a sawa 'yarka ta cikinka" harararta Daddy yayi tace "banda ra'ayin bada jinina akan 'yarda haihuwarta batada anfani" "Zakiyya ce mara anfani Alhaji" "eh itace ko tanada anfanine meye ribar haihuwar 'dan da zai 'bata ma suna ai gara ya mutu kasan mutuwa yayi" hannu Hajiya ta 'dora aka zata fara ihun nata Daddy ya ja tsaki tare da mikewa yabar gurin bishi Hajiya tayi da kalon mamaki tana hawayen bakin ciki Deedee kuwa yau ta 'kara warwarewa har tana fitowa parlour suna hira da Hafsat Mommy ce ta fito ta tadda su sunata hira ta kali Fateemah tace "kinsha maganinki kuwa?" kanta a 'kasa tace "yanxu xanzo nasha" fuska Mommy ta cukune tace "tashi kije kisha in kisha saiki dawo yin hirar" idon Fateemah ne ya kawo ruwa dan ta tsani shan magani amma ba yadda zatayi ta mike tana takawa a hankali tashiga 'daki binta Mommy tayi ta bata maganin da kanta sannu tace tafito parlour ta 'kara hutawa "to" tace tafito amma bata xauna parlour ba saita huce 'dakin Amminta a bad tazube tana 'bata fuska Ammice ta kaleta take "to uwar iya meya faru" idonta na zubada hawaye tace "walahi Mommy ta takuramun ko tausayina batayi magani iri iri dana Asibiti da wanda bana Asibiti ba duk bani take ga ko ruwan da zan kama ruwa saitayi zube zube" murmushi Ammi tayi tace "ai ba takura bace 'kaunarki takeyi bataso ki lalace da kuruciyar ki" baki Deedee ya ta'be tace "ai abun natane yai yawa Ammi" "eh duk da haka hakuri zakiyi ki ringa sha" kai kawai Deedee ta kawar tana turo baki Aliyu kuwa yau da yaje gaida Abba ya sanar dashi batun Sameer sosai Abba yaji da'di dan yana da kwadayin su ringa ha'da auran zumunci a tsakanin yaransu kuma saigashi burinshi ya fara ciki cikin farin ciki Abba yace a kira mishi Usman da Sameer 'din kiransu akayi suka gaidashi kasu a 'kasa ya amsa da fara'a ya kali Sameer yace "naji sakonka 'dana amma kasanar da mahai fanka wannan maganar" sosa keya Sameer yayi yace "eh Abba dan saida suka amince ma na sanar da Aliyu maganar" "masha Allah alhadulilih naji da'di sosai Allah yaimuku albarka kuma nabaka Hafsat halak malak ko bayan raina banyarda ta rauri wani ba kaiba" cikin farin ciki Sameer yaita zubawa Abba godiya saida Abban ya 'batarai sannan ya daina yana murmushin jindadi dawo da idonshi Abba yayi kan Usman yace "to kai Usman ya muke ciki da kai?" murmushi Usman yayi yace "aini Abba dama ni nariga na tsaida mata Yaseera nakeso 'yar baba Isyaku" murmushi Abba yayi yace "ita yarinyar ta yarda da kai?" "eh amma bansani ba koshi baba Isyakun ya amince" ajiyar zuciya yace "to zanje nasamu Isyakun da maganar taka data Sameer sai asan yadda za'ayi kuje na salameku" godiya sukayi wa Abba sosai sannan suka fito suna fitowa Sameer ya kali Usman yana dariya yace "ashe kai bani inbaka zamuyi banda labari" shima dariya Usman 'din yayi yace "ai ba a aikin baza yanxu kayi wuff da 'kanwar tamu inzuba ma ido banyi da takaba" murmushi Sameer yayi yace "idai nakama dahir saura kai" "nima zan samu baba bazai hanani Yaseera ba" "hakane tunda mu ba gayar tsiya da asiri bane" bakinshi Usman ya toshe yana dariya yace "ai ha'da iri da irinsu hajja masifa ne gasudai 'yan uwanmu amma halinsu daban da namu" "hmm kaidai bari 'dan uwa, ni bari na huce sai nadawo da dare xan biya nafara shigar da kaina gun madam" sukayi salama kowa yatafi safgar gabansa after 2 8days Deedee taji sauki sosai ta da taimako Mommy yanxu warai ta ke jinta kuma duk tsayin kwanakin nan basu ha'du da Aliyu ba kuma bata damu da ta ganshiba dan ko sunasa aka anbata sai gabanta ya fa'di tarasa meye dalili antsada bikinsu Hafsat 4mouth kuma Sameer su daidata da Hafsat anata tsinkar fire ansalamo Zakiyya daga Hospital ansa mata dokoki kala kala sabuda cikin jikinta Hajiya Sareena kukane kawai bawa Zakiyya gashi Dr Sageer yace indai akace sai ancire cikin ta 'karfi za'a iya rasa har Zakiyyarma ita kuma tana 'kaunar yaranta kuma har lokacin Annur bai dawo gida ba yana can subar garinma da babynshi ya 'karya sim 'dinshi karma a nemeshi ya manta da kowa sai baby Nafee hankali Daddy ba 'karamin tashi yayiba 'batan Annur gashi ya sace ATM 'dinshi kuma yasan pin 'dinshi sai Debit alert ake turo mishi duk ya ru'de sai kiran Annur yake amma baya samunshi gaba 'daya Daddy ya fita hayacinshi Yau Fateemah na zaune a 'dakin Mommy taji wayarta na ruri dubawa tayi taga Aliyu ne gaban tane ya fa'di tai saurin ajiya wayar harta katse bata 'dauka ba saida yakira sau 3 bata daukaba sai kawai naji shigowar messege jikinta na rawa ta dauka ta bu'de ta fara karan tawa NASAN KINA GANIN KIRANA KIKA 'KI DAUKA TO BARI KIJI HAKURINA YA 'KARE BA MOMMY KIKE TA 'KAMA DA ITABA TO ITAMA YAU NAGAMA TAMA ME ZAN DAUKE MATA HANKALI AFUWA 'DAYA XAN MIKI KI KAWO KANKI IDAN KIKA SAKE NAZO DA KAINA TO KIKUKA DA KANKI BA SHAWARA NAKE BAKIBA UMAR NINE A MATSAYINA NA MIJI A GURINKI gumi Deedee ta share ta kashe wayar gaba 'daya gabanta na cigaba da fa'duwa a ranta tace ko ni nakawo rashin hankali duniya bazan kai kaina gunka ba hakan nan ka kasheni a banxa a hufiba sabuda ba tausayi gareka ba da kana da tausayi bazaka takura munba da dare da Mommy zata tafi 'dakin Abba Deedee ta mike idonta na zubda hawaye tace "idai 'dakin Ammi zani tsoro nakeji" ajiyar zuciya Mommy tayi tace "nasan Aliyu kike tsoron yazo kuma azuwa zaiyiba" "eh na sani amma gara na tafi can" ha'de rai Mommy tayi tace "kar ki sake kifito kinji na fa'da miki" tana gama fa'din haka tafice ta rifo wa Fateemah 'dakin................. by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 51-52 ...........................📖"Munyi magana da Abbanku yace gobe zaki tare a gidan Aliyu nayi nayi dashi akan ya bari sai kin 'kara warwarewa amma ya 'ki yarda" kan Fateemah a 'kasa bata ce komaiba sai hawaye da suketa zuba a idonta dafata Mommy tayi tace "hakuri zakiyi amma karki damu insha Allah bazaki tare gobe ba zanje nasamu Abban naku ince yakamata a siyamiki sabin kayan 'daki kamar yadda akewa kowace amarya" kai Deedee ta gyada cikin kuka tace "to Mommy nagode" rungumeta Mommy tayi tana rarrashinta har tasamu tayi shiru ta kwanta tana sauke ajiyar xuciya da dare Mommy taje ta samu Abba da maganar yiwa Deedee kayan 'daki da dafarko ya 'ki yarda yace abari idan ta tare daga baya a saimata amma Mommy tace a'a yadace ta tare da kayanta tunda ba zariya za a maida itaba to Abba yace yace ya basu 5days sugama shirunsu ta tare godiya Mommy tamishi sosai shikuwa Aliyu yauma saida ya 'kara zuwa amma ya tadda bata 'dakin Mommy tsaki yaja yasan tana gun Ammi amma kunya baza ta barshi ya jeba wayar shi ya zaro yafara kiranta bugu 2 aka dauka muryar Hafsat yaji tace "hellow waye" "mtsss dala ina me wayar" tana jin muryar Aliyu jikinta ya dauki rawa tace "kayi hakuri yaya ban gane kaine ba" tsawa ya daka mata yace "wai sa'an kine ni da zance kibawa me wayar ki hanata" muryar Hafsat na rawa tace "bata da lafiya tana 'dakin Ammi 'dazuma saida aka dauramata drip" "what drip fa kikace" "eh walahi yaya" "okey idan ta farka da safe ki ha'dani da ita" baijira abunda zata ceba ya katse kiran yakoma room 'dinshi zuciyarshi a cunkushe Annur da baby Nafee duniya tai musu 'da'di cikin ku'din Daddy suke hankali kwance yau sune wance gari yau sune wannan Annur ya manta da kowa amma har yanxu akasan zuciyarshi yana tunanin Fateemah da halinda take ciki yauwa suna kwance a kan bad baby Nafee ta kali Annur tace "baby wai ya zancen bu 'demun Super market 'din da kace zakayi" murmushi yayi yace "kinsan yanxu duk mun kashe ku'din Daddy amma karki damu akwai wani fili na Daddy zaikai 10,000000m kuma shine kadarar da Daddy ya dogara da ita nasan da ku'din sata ya tara dan haka zanje na 'dako ta kardun filin da kaina mu siyar muyi wa'daka da ku'din" wani irin mugun murmushi Nafee tayi tace "to idan aka bibiyi didigi aka gane filin banaka baneba fa?" shafa kanta yayi yace "ai Daddy wawane da sunana yasiyi filin sabuda kar aringa tuhuma a ina yasamu ku 'din da yase wannan filin me tsada" kasa 'boye farin cikinta Baby Nafee tayi sada ta mike tayi ihu tai tsale tana dariya tazo ta manawa Annur kiss a lips 'dinshi shima dariyar yake cikin farinciki tace "gaskiya nagode sosai my husban" dariya yayi yace "kinsan kuwa acikin kudinnan zan biya sada kinki" yatsina fuska tayi tace "badamuwa mijin Nafee ni takace har abada" jawota yayi ta fa'da kanshi ya rugumeta yana kalon cikin idonta itama shi take kalo azuciyar tana cewa aiba Daddynka ne wawaba kaine babban wawa da zaka saida fili nikuma na dauke ku'din na gudu kowa ya rasa murmushin mugunta tayi tare da ha'de bakin ta danashi ido ya lumshe yana sauke nunfashi da sauri yana 'kara ha'data na jikinshi haka suka ringa farantawa juna rai harsuka samu gamsuwa aftear 4 days gobe ne tarewar Deedee kuma yau su Mommy sukaje suka 'kankare mata gidanta dake uguwar Medile duk da gidan ba babba bane sosai amma ya ha'du ba ka'danba ita kanta Mommy tayaba kokarin Abba dan ya kashe ku'din sosai asiyan kayan sai gaf da magrib suka dawo kowa yana yabon tsarin gida Deedee idan kaga Fateemah ya 'kara haske da kyau gashi tasha lale da gyara tayi kyau amma kana ganinta kasan tana cikin damuwa ga rama da tayi bandama Ammi tana kwantar mata da hankali tana zaune a 'dakin Ammi suna hira dasu Hafsat akan hidimar bikinsu wayarta tafara ruri new Number ta gani da har baza ta 'dauka ba saida ta dake ta 'daga ta kara a kune muryar da taji itace tasa gabanta fa'duwa nunfashinta ya fara kokarin farin jikinta ba muryar kowa bace ila ta Annur yana cewa "my Fateemah nazo gida yau inason ganinki plz ki fito iya kofar gida na ganki ki koma" cike da tsoro ta kashe wayar ya 'kara kira jikita har rawa yake ta katse kiran tana kokarin kashe wayar kiran Aliyu ya shigo da sauri ta dauka tafara sanar dashi abunda yake faruwa cikin fushi Aliyu yace "ya isa ki nutsu kitashi kije inga uban me yake shirinyi" ido ta zaro tace "a'a nidai tsoro nakeji" cikin 'bacin rai yace "bani nace ki fito bane" "to amma........!" "ya isa bason jin komai daga bakinki ina jiranki" yana gama fa'din haka ya kashe wayar Hafsat ce ta dafata tace "kitashi kije tunda shi yace kije" "nifa tsoro nakeji walahi" "to shikenan ki zauna kinsan halin abunki ba saina sanar da keba" cikin damuwa Deedee ta mi'ke ta zura kimar har 'kasa ta na dauko wayar kiran Annur yana shigowa jikinta na rawa ta dauka muryarshi a make yace "haba Deedee na nifa 'dan uwanki ne gaisawa kawai zamuyi ko idan na gankima yayi nima ta kadu filina nazo na dauka nace bazan tafi banga rabun raina ba" muryarta na rawa tace "to bari na fito" ihun murna Annur yasa yace "yauwa matar sakin fito" ya ajiye wayar yana murmushi a zuciyarshi yace wannan itace damata ta 'karshe da zan malaki wannan yarinyar ya cije lips 'dinshi na 'kasa a fili yace "yadda kika bani wahala kafin na sameki haka kema zan baki wahala son raina" fitowar Deedee ce ta katse mishi maganar da yakeyi kura mata ido yayi zuciyarshi na bugawa kyauwun Deedee ya 'kara fitowa tayi kyau na ban mamaki lips 'dinshi ya lasa ya danna hon yadda zata gane shine a tsorace ta kali gurin tanata waiwaye ina zataga Aliyu amma bata ganshiba cike da tsoro da fargaba ta 'karasa gaban car 'din 'kasa yayi da gilas 'din mutar yana 'kare mata kalo yace "kishigo mana" kanta a duke tana kalon gefanta ta bu'de mutar tashiga dariya Annur yayi yaja mutar da mugun gudu har yafara nisa ya tsaya yana kurawa Deedee ido yana mamakin meya hanata tanbayarshi ina zai kaita ita kuwa Fateemah wayarta ma ta 'dauko ta hau online "ke" Annur ya furta a tsorace a wani yatsine ta dago ta kaleshi ta kauda kai tsawa Annur ya mata yace "ke waidawa nake bafa gaisawa zamuyiba satokina yi meyasa baki damuba" murmushi tayi tace "ka tanbayi wanda yake bayan mutarka shine ya hanani damuwa" juyawa yayi sukayi 4eyes da Aliyu take jikin Annur ya dauki rawa fitsari ya kwace mishi cikin kakkasar murya Aliyu yace "namaka afuwa karo na 'daya nama a karo na biyu amma kunanka na 'kashi besa ka hakura da bibiyar matata ba ko to bari kaji wannan shine karo na 'karshe da zaka 'kara kalon mace ta burgeka bama matata ba" ya dafa Annur wadda ya firgita harda ihu fuska Aliyu ya 'kara ha'dewa yace "kasato takadun filin mahai fika wadda shima da sata yasameshi dan haka zaku girbi abunda kuka shuka bayan angama hukunta minkai na sato mamata da kayi amma ni bazan ta'baka ba kayi ka'dan yaro" kalon Fateemah yayi yace "fito mutafi" da sauri ta bu'de mutar tafito shima ya fito saiga wata car nan tazo suka shiga sukabar gurin a tsorace Annur ya fara kokarin tada mutarsa ga dare yafarayi ga gurin wajen garine saikafi 10m muta 1 bataxo ta huceba yana kokarin barin gurin wata ba'kar Jeep tasha gabanshi da gudu yafito zai tsere mutanen ciki suka fito suka caf keshi yana zaro ido yake kalonsu dukansu fuskokinsu a rufe muryar wani yaji yace ku bu'damunshi na danda tse tsinane.................! by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 49-50 .........................📖Mikewa tayi tasawa kofar key ta zauna tayi tagumi abun duniya duk yabu ya dameta hawaye ne suka ringa sako mata tasa hannu ta share wayen tamike tashiga toilet? tayi wanka ta sauya kaya zuwa na bacci ta jima a zaune tana tunani dataga 12am tayi hankalinta ya fara kwanciya ta haye bad 'din ta kwanta kuma bata jimaba bacci yayi awan gaba da ita cikin bacci taji wayarta na ruri daukowa tayi ta duba taga Aliyu ne gaban tane ya fa'di ta duba agogo 12:47am 'kin dauka tayi harta yanke sannan taji shigowar messege da kamar ta share saiku ma ta dauka ta fara karantawa KIZO KI BU'DEMUN KOFA TUN BAN FALATA DA KAINABA tsaki taja saita tsinci kanta da maida mishi da reply ta rubuta kamar haka IDAI ZAKA IYA 'BALAWA TO BISIMINLLAH NIDAI DA KAINA BAZAN BU'DEMA BA ko ajiye wayar batayi ba taji an bako kofar anshigo a razane take akon shi ya ha'de girar sama data 'kasa yana kalonta mikewa tayi daga kan bad 'din idonta na zubada hawaye tace "ka temake ni kayi hakuri ka koma 'dakinka ka kwanta" murmushin ta kaici yayi yasamu guri a gefan bad ya zauna yana kalonta yace "da kin adana kala manki kinyi shiru da bakinki afuwa 'daya zan miki itace kar ki sake kimun gardama ko magiya idan kika sake ki kamun 1 daga ciki to kikuka da kanki" ajiyar zuciya ta sauke ta fara ja dabaya gano abunda take sonyi tashige toilet ya daka mata tsawar da tasa saida ta duke a gurin ya mike a zafafe ya 'karasa gabanta ya kamo hannunta ya zaunar da ita kan bed shima ya zauna yana kalonta yana kalonta yace "meyasa kike son azabtar dani da guduna Fateemah" ido ta rintse tana kuka tace "walahi tsoro nakeji" jikinshi ya jawota yana matseta a jikinshi yana bubbuga bayanta yana cewa "hakuri zakiyi ki daure kibani hakina sabuda nakai 'karshe da bazan iya jurewa ba ki tsaya a hankali xanmiki kinji" ido ta lumshe batace komaiba jin tayi shiru yasa Aliyu ya dauka kota hakura ne dan haka ya fara shafa ta cikin nutsuwa jin hannushi cikin rigarta yasa ta 'dago a tsorace tarike hannunshi za tai magana taga ya tsira mata red eyes 'dinshi wadda suka mata kwarjinin da ta ha'diye maganar bakinta sai waye kauna kai yayi kamar baisan halin da take cikiba yacigaba da abunda yakeyi ganin abuda yakeyi bai masaba ya zare 'yar rigar bacin jikinta ya kwanta ita ya 'dora bakinshi akan brez 'dinta 'yar 'kara tasaki sabuda abunda taji ya soketa har tsakiyar kanta yadda yake shan brez 'dinta ne yasa ta 'kankameshi tana sakin nishi a hankali jin sakonshi ya fara isa ida yake bu'kata ya cire bakinshi daga kan berz 'dinta ya manashi kan lips 'dinta da kanta ta fara tsotsar lips 'dinshi aikuwa Aliyu ya saki nishi da 'karfi haka suka ringa romancy 'din juna cikin kwarewa Aliyu ne ya gyara wa Deedee kwanciyarta yai mata runfa ya fara karato addu'ar saduwa da iyali cikin tsoro Deedee ke kalon girjinshi da yake cikeda gashi sai lokacin ta dawo hayacinta ta fara tuna irin azabar da tasha a baya saidai akin gama yariga ya gama kan tai wani yinkuri har Aliyu ya fara tura mata 'katuwar joystick 'dinshi ajiyar zuciya tafara saukewa tanajin yadda yake ratsata cikin nutsuwa lips 'dinta ta cije tanajin zafi nashigarta shikuwa Aliyu yana gama shiga HQ 'dinta ya manta shiwaye ko dawa yake cikin kwarewa da nuna jarimta Aliyu yake having sex da Deedee ita kuwa Deedee tun tana daurewa har ta shi'ke tafara kuka me sauti da yi mishi magiya amma baima san tanayiba saida ha'kanshi ya cuma ruwa sannan ya dawo hayacinsa ya 'dagata yana kalon fuskarta da ta ji'ke da hawaye cike da tausayinta ya jawota jikinsa yana shafa kanta yana murmushi dan shi ka'dai yasan da'din da yakeji a cikin zuciyarshi a hankali ya fara magana "Allah yaimiki albarka Fateemah Allah yasa ki gama da duniya lafiya yadda kika faran tamin Allah ya faranta miki" haka ya ringa sa mata albarka ya mike yashiga bathroom yayi wanka ya ha'da mata ruwa me 'dumi ya dawo ya zauna gefan bad yafara magana "ki tashi ki yi wanka anfara kiran salah" shiru yaji tayi ba tai magana ba ido ya kura mata ba ida yake motsi ajikinta yazata suma tayi amma da ya ta'ba kirjinta yaji tana nishi a hankali ga hawaye da yake zubuwa daga idonta daukanta yayi yashiga da ita toilet ya sata a cikin ruwan dumin da ya ha'da mata sai lokacin tai ajiyar zuciya ya kankameshi tana kuka mara sauti saida ya gasa mata jikinta ya taimaka mata tayi wanka ya fito da ita yasa mata kaya da hijab yace "bari naje nayi salah kinji" batayi magana ba har ya fice daga 'dakin a zaune tayi salah nata kuka dan har cikin ranta takejin zafi yana ratsata a gurin da tayi salah ta bingire ta fara bacci saida gari ya waye sannan Mommy ta shigo ganin Fateemah a kwance a 'kasa ta zauna tana kiran sunata amma taji shiru 'karasawa tayi gaban Deedee ta sa hannu ta janye hijab 'din jikinta cikin mamaki take kalon fuskarta data kunbura idonta sunyi luhu luhu cike da tsoro ta fara ta'bata tana kiran sunants a hankali Fateemah ta fara bu'de idota da suka koma red ta kali Mommy murya a dashe tace "Mommy inakwana" bata amsaba tace "meyasa meki kika kunbura haka?" hawayen da take 'boyewa ne suka zubu murya narawa tace "bakomai Mommy" kura mata ido Mommy tayi a nitse tace "jiya Aliyu yazo gurinki ko?" shiru tayi batace komaiba jin tayi shiru yasa Mommy tasan zuwa yayi kaita girgiza kawar ta mike tashiga toilet ta ha 'da mata ruwa da magun guna a ciki sannan ta dawo tace "tashi kije ki gasa jikinki ko zaki samu sassauci" "to Mommy amma ki taimakamin bazan iya tashiba" nunfashi Mommy ta sauke ta taimaka mata ta mike ta kaita toilet ta gasa jikinta ta 'kara wani wankan sannan taji dama dama ta sauya kaya ta 'kara kwanciya saida Mommy ta kira *DR* *AMEENAH* {my novel} ta duba ta ta bata magani sannan tace su 'kara kula da ita sosai Mommy taimata godiya ta biya ta huce gida da kanta Mommy taje ta sanarda Abba abunda Aliyu yayi amma sai Abba yace "to menene aciki ai laifinki ne da kika rike mishi mata kuma tunda haka ta faru su tatara inasu inasu gobe su bar gidan nan" yin duniya Mommy tayi da Abba ko 'daga tafiyar tasu yayi amma ya 'ki sauraranta jiki a sa'bule ta mike ta tafi 'dakinta ta tadda Fateemah a zaune tana cin abinci tana ya tsina fuska zama tayi kusa da ita jikinta a sanyaye ta dafata tace..............! by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 53-54 .........................📖Bu'de Annur sukai wannan matashin yazo ya dandatse shi tas shikuwa Annur tuni ya suma bai 'kara sannin abunda ya faruba sai tashi yayi ya ganshi a Hopital police sunan za gayeshi suna ganin ya farka sayada 'daya daga cikinsu yaje ya kira Dr ya dubashi yace zasu iya tafiya dashi aikuwa suka tasa keyarshi sai magar 'kama tuda suka dau hanya Fateemah fata 'dago ta kali Aliyu ba har suka 'karasa suna parcking tai saurin bu'dewa ta fito shima fitowa yayi a hankali ya kira sunanta "Fateemah" tsayawa tayi cakk kafin ta jiyo tana kalonshi a hankali ya tako ya 'karaso inda take ya riko hannunta yace "dare yayi karkije ki tashesu sunyi bacci kixo muje ki kwanta a room 'dina" ido ta zaro tafara zame hannunta tana cewa "um um nidai kabarni natafi" murmushi yayi yace "nasan abunda kike gudu karki damu ba'a bunda zan miki" shiru tayi jin tayi shiru ya ja hannunta yai room 'dinshi suna shiga ta zame hannunta ta zauna kan stool shikuma ya shige toilet wanka yayi ya fito da tawul a daure a kugunshi ha'da ido sukayi da Deedee tai saurin rintse ido dan kwarji taga Aliyu yai mata gashi duk gashi yaci ka 'kirjinsa murmushi yayi ya dauko jalabiya ya zura ya dawo kan bad ya zauna ya zaro phone 'dinshi yana dannawa yace "kitashi kiyi wanka ki kwanta ko kinajin yinwa?" yai mata tanbayar yana kalonta kaita girgiza ta mike tashiga bathroom tayi wanka ta maida kayan jikinta Aliyu yana kalonta murmushi kawai yayi hawa bad 'din tayi taje can 'karshe ta ta kure ta dukunkune da blanket saida ya tabbatar tayi bacci sannan ya mike ya zare jalabiyar jikinshi ya hau ya kwanta ya jawo Deedee jikishi a hankali ya zare duk kayan jikinta sannan ya manta da jikinsa yana sauke nunfashi a hankali har bacci ya daukeshi da asuba Deedee ce ta fara farkawa a kunyace ta fara zame jikinta amma ta kasa a hankali ta fara hura masa iska a fuska a hankali ya bu'de idonshi ya zubashi a kanta 'kasa tayi da idonta tana tureshi matseta yayi sosai yace "kijin da'din jikin miji harda huramishi iska ko" 'boye fuskarta tayi a 'kirjinshi tanajin kamar ta nutse a gurin dariya yayi yasa keta a hankali yashiga toilet saida yayi wanka sannan yayi alwala ya huce masjid ita ma tashi tayi tayi alwala tayi salah ta zauna tana lazimi shigowa yayi yace tashi muje inrakaki kije ki karya ni fita zanyi cikin farinciki ta mike tabi bayanshi suka fice har parlour ya rakata ya juyo Allah yasota ba kowa a parlour tashige 'dakin Ammi tayi kwanciyarta ba ita ta farka ba sai 10 shima Mommy ce tasheta ta kawo mata wani tsimi tace ta shanye tanata ya tsina baki ta shanye sannan ta mike tayi wanka ta sauya kaya da dare Mommy da kanta tasa tayi wanka ta shirya ta cikin liffaya red taimata mugun kyau ta kaleta cikin kulawa tace "bagya bu 'katar wani 'karin bayani akan zaman aure yanxu nasan kinsani amma kisan wasu daga cikin 'kaluba len da aure ya kunsaba dan haka komai kika gani ki kauda kai kiyi hakuri Allah yaimiki albarka" "ameen Mommy nagode Allah ya 'kara arxiki da shekaru bamu anfani" "ameen 'yar kirki" ta fa'da tana kamo hannun Fateemah ya kaita gurin Ammi murmushi Ammi tayi tace "nidai duk abunda ya dace nayi kinyi dan haka saidai nace Allah ya basu zaman lafiya" "ameen" Mommy tace sannan ta 'dauko waya takira Aliyu yana dauka tace "yazo sungama shiryawa" "owk to ganinan Mommy" Aliyu yace ya kashe wayar baiwani da'deba ya 'karaso ya dauki Mommy da Deedee suka huce saida sukaje Mommy ta 'kara yi musu nasiha sosai taiwa Aliyu kashedi sosai sannan Usman yazo ya maida ita gida tunda ta tafi Deedee ta 'ki sakin jikinta sai muzurai take dariya kawai Aliyu yakeyi 'kasa 'kasa ko da sukaje kwanciya ma 'kin kwanciya tayi kan gadon sai blanket da dauka ta shin fi'da a 'kasa ta kwanta Aliyu bai mata magana ba yabarta tagama guje gujenta sai da ya tabbatar tayi nisa a bacci ya daukota ya dawo da ita kan bad 'din kuma duk gudunta saida Aliyu ya dirji abarshi san ranshi duk mutsu mutsunta da kukanta bai hanashi biyan bu 'katarshiba da safe ma saida Aliyu ya 'kara kusantar Deedee aikuwa tasha wuya sosai ko 'kafarta da gyar take takata zuwa yanxu ko ha'da ido sukayi da Aliyu sai gabanta ya fa'di har tsoro take ya xauna kusa da ita kwanci tashi ba wuya har Fateemah tayi 1week a gidan Aliyu ta 'kara kyau sosai amma idan ka kura mata ido zakaga idonta ya fa'da tayi rama ka'dan kuma ba komai ya ramar da itaba ilah jaraba irinta Aliyu gashi har yanxu takasa sabawa dashi idai zaishigeta tofa saitaji zafi tana kitchen tana ha'da Dinner Aliyu ya shigo da salama tana jinshi taimishi shiru dan tasan idai yaji tana kitchen to yanzu zai shigo ya dameta ya hanata yin abun kirki shikuwa Aliyu yanaji ba'a amsa salamar da yayi ba yazata ko bata jiba badroom 'dinshi ya fara shiga ya rage kayan jikinshi sannan ya fito yashiga nata badroom 'din daya ga baiganta ba ya dauka tana bathroom harda wani dauke 'kafa yana san'da ya bu'de toilet 'din wayam ya gani saida yaiwa kansa dariya sannan yayi hanyar kitchen shima yana san'da ya shiga ya 'dagata sama yana juyi da ita dariya tayi sannan tace "nidai ka ajiyeni yanxu zakazo ka hanani aikina" direta yayi sannan yace zan rabu dake amma sakin min kiss a lips 'dina ma'ke kafa'da tayi yayi dariya yace "to bari naimiki da kaina" ido ta zaro tace "a'a zanma" yayi murmushi ta matso a kunyace ta mana mishi kiss a lips 'dinshi baya yayi luuuuu yana lumshe ido harda tan'de baki dariya sosai Fateemah tasa tana cewa "to katafi mana" bu'de idonshi da suka 'kan'kance yayi yace "gaskiya kin iya kiss my wife bari naiwanka ki 'karamin wani kinji" bata bashi ammasa ba sai cono baki da tayi tacigaba da aikinda murmushi yayi sannan ya fice daga kitchen 'din Zakiyya taji sauki sosai sai abunda a arasaba namasu laulayi Hajiya Sareenah duk ta susuce gashi police sunkama Daddy akan maganar filinnan gashi taji labarin harda Annur aka kama kuma Aliyu yasa anmishi daddatsa sai tsinewa Aliyu take ga shi ko beli anki bada su kuma koda an bayar basuda ku'din badawa kuma ance gurfanar dasu za'ayi agaban al'kali tana cikin tunanin duniya Zakiyya ta fito da cup a hannuta ta zauna tana shan xubonda ta ha'da tsaki hajiya taja ciki masifa tace "dan ubanki tashi ki bar gurin nan kan na ha'da dake da shegen cikinki inyi ajalinku" muryar Hajja sukaji tana cewa "aikuwa dakema baki kwana lafiya ba kuma shege da kike ikirarin zubarwa kinyi ka'dan sai anhaifoshi lami lafiya" cikin fa'da hajiya ta mike tace "walahi idai ina raye ba a isa a haifa mun wannan abun fa'dar a dangiba" harararta hajja tayi tace "tunda 'daya yashiga hannun jami'an tsaro to kowama bazai ga daidai ba dan haka wannan ciki kamar an haifashi angama" mikewa hajiya tayi tace "yau idai banyi ajalin shegen cikin nanba to niba Sareena bace" tana gama fa'din haka tai kukan kura ta damko Zakiyya ta ha'da...................! by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 57-58 .........................📖Nurses ne suka zo suka kinkimi Mommy sukai emagency da ita zama Mommy tayi tana karanto duk addu'ar da tazo bakinta tana share gumin da yake keto mata shahon 1h sannan Dr dake duba Zakiyya ya fito ya kali Abba yace kubiyoni office binshi sukayi ya zauna yai musu ixini suka zauna yana kalon su yace "alhadulilah mun samu ta far fa'do amma cikin jikinta ya fita" hamdala suma su Mommy sukayi Dr ya 'kara da cewa yanxu tunda cikin ya zu'be za ai mata wankin ciki sannan muga yadda jikin nata yake ko salamar kuma za'a iyayi zuwa gobe godiya suka mishi sosai suka fito damuwar da suke ciki ta ragu sosai ita kuwa hajiya Sareenah da gyar aka samu ta far fa'do amma jininta ya hau sosai washe gari akawa Zakiyya wankin ciki ta warware ba laifi amma kana ganinta kasan a firgice take ita kuwa hajiya ma ba'a ganinta sosai dan tana hali rai kwafai mutu kwafai kwanan Zakiyya 2 aka sala mota ko gida bata jeba ta roki Ammi da Mommy su kaita gidan Fateemah ta go'keta ga fara duk da Ammi batasan zuwa amma haka Mommy ta ce su daure suje Fateemah na kwance a kan bad tana danna phone 'dinta taji knocking mikewa tayi ta zura hijab 'dinta ta fito parlour kenan suka ha'du da Aliyu da yafito yaga waye murmushi ya sakar mata yace "haba madam yau kinsha aiki kin gaji da ki kwanciyarki zaki fito bu 'de kofa" tana murmushi tace "nazata wanka kake danaga baka dawoba" "eh yanxu na fito" ya fa'di haka yana 'karasawa ya bu'de kofar ganin su Ammi ya fa'da'da fara'arsa amma yana ganin Zakiyya ya ha'de rai hanya yabasu suka shigo Deedee na ganinsu tafara dariya tana musu sannu da zuwa zama sukayi a parlour Fateemah ta gaida su tanata dariya ta kali Zakiyya murya a 'karye tace "ayyah sannu sister kiyi hakuri banzo dubakiba ba yadda banyi da ya Aliyu ya kainiba ya'ki" murmushin ya'ke Zakiyya tayi tana mejin kunyar Fateemah tace "ba komai walahi" murmushi Fateemah tayi ta mike ta kawo musu water da juice da meat pie ta zauna ta zubawa ko manensu a cup tami'ka mishi duk suna murmushi suna jin da'di bayan sungama shane Zakiyya ta share hawaye ta matsa kusa da Deedee ta ru'ko hannunta tace "dan Allah Fateemah ki yafemun abunda naimiki kiji 'kaina Allah ya soni yamun tsayin rain dana zo gareki na nemi yafiyarki" itama Deedee kukan take tace "walahi na 'da'de da yafe miki 'yar uwata Allah ya baki lafiya" rukumeta Zakiyya tayi suna kuka ta'be baki Aliyu dake zaune yayi yace "to ki saketa tunda ta yafe miki ko" harararshi Mommy tayi tace ina ruwanka dasu mikewa yayi yace "ni fita zanyi ku gaida 'yan gidan" ya zaro ku'di masu yawa ya ajiye a gabansu godiya su kai mishi suna mishi addu'a Allah ya tsare "ameen" yace yana satar kalon Deedee da ta kawar da kai ya girgiza kai ya fice messege ne ya shigo wayarta ta 'dauka taga Aliyu ne ta bu'de ta fara karantawa kamar haka DAN KINGA SU MOMMY SHINE KINA GANIN MIJINKI ZAI FITA KO KI RAKO SHI KO murmushi tayi ta mishi reply kamar haka WALAHI DA GYAR NA IYA KAWAR DA KAI NAIYI AL KUNYA BAN RAKO MIJINA BA NAMAI KISS A KUMATUNSHI KO A LIPS 'DINSHI shima 'kara turo mata yayi WOW HAR NAJI DA'DI MY WIFE SAINA DAWO SAIKI HA'DAMUN HARDA WANDA BAKIYIMUNBA murmushi tayi ta tura mishi OWK mikewa su Ammi sukai sukace tafiya zasuyi murya a marairaice Deedee tace "kai tun yanxu ku bari sai anjima" baki Ammi ta ta'be tace "me zamu zauna muyi miki ai an gaisa saimu tafi" murmushi Mommy tayi tace "kiyi hakuri 'diyata zansa Aliyu yakawo minke kiyi kwanakima" cikin farin ciki Deedee tace "nagode Mommyna" ta rakasu har bakin get sukayi salama suka huce after 2 week jikin hajiya Sareenah saidai godiyar Allah da har yanxu batasan wadda yake kanta ba dan yanxu har bakintama ya karkace duk talalace abun tausayi ita kuma Zakiyya ta koma gurin Ammi da zama suna tare da Hafsat wadda bikinsu yaketa matsowa saura 2 month anata shirye shirye islamiyya ma tare suke zuwa yanxu gaba 'daya Zakiyya ta koma ga Allah ta mantama da wani Aliyu ta san ba rabonta bane shi su Annur kuwa an gurfa nar dasu a gaban al'kali ya yanke musu hukuncin zama agidan gyaran hali na 5 years ba za'bin tara duk iya kokarin Abba ko tarane asa zai biya amma abu yaci tira dan ba 'kana nan ku'di aka kamasu sun sataba kuma hakin mutane da yawa wasuma sun salwantar da rayuwarsu lokacin da Fateemah taji labari kuka ta ringayi sosai har saida sukayi fa'da da Aliyu danshi kishi ne ya isheshi wai tanawa wani Annur kuka dan zaiyi zaman gidan yari tana zaune a badroom tayi jugum gaba 'daya yau jin duniyar take ba da'di Aliyu ne ya shigo ya zauna a kusa da ita ya zauna yana kalonta yace "me yake damunki duk kin rame" ajiyar zuceeya ta sauke tace "nima ban saniba kawai natashi wani irine yau" mikewa yayi yace "owk tashi muje na ajiyeki a gida tun jiya Mommy ta isheni da kira" mikewa tayi amma sai jiri ya ibeta tayi bayya luuuuuu zata fa'di da sauri Aliyu ya rikota yana salati ya kwantar da ita ajikinshi hawaye ta farayi idonta a lumshe tace "wayo kaina zaicire" ido Aliyu ya rintse yace "sorry my wife kanki bazai cireba kiyi hakuri kiyi shiru" mi'kar da ita yayi yace "muje infa kaiki kiga Dr yabaki magani tukun saimu huce" ido ta bude ta marairaice fuska tace "a'a gaskiya kafara kaini naga Mommyta tunda bawani kwanciya nayiba inyaso zuwa dagobe inbanji sauki ba saimuje" kafa 'da ya 'daga ya riko hannunta suka huce suna zuwa ko parcking bata bari ya gama yiba ta fito duk da ciwon da kanta ke mata tashige part 'dinsu da gudu girgiza kai kawai Aliyu yayi ya fito ya bi bayanta tana shiga da Hafsat taci karo aikuwa suna murna suka rugume juna salama Aliyu yayi yashigo ya ta'be baki yai shigewarshi 'dakin Ammi saida Fateemah ta fara zuwa 'dakin Mommy suka gaisa sannan taje gun Ammi basu suka koma gida ba sai 10:30pm a gajiye Deedee ta zube a kan bad tana sauke a jiyar zuciya zama Aliyu yayi a kusa da ita yace "nasan kin gaji tashi kije kiyi wanka ki kwanta" mikewa tayi tana ya tsina fuska tace "gaskiya na gaji da yawa kwanciya kwai kaina ciwo yake kuma zuciyata tashi take walah............!" bata 'karasa maganar da takeba wani amai ya taso mata da gudu tashiga toilet ta fara kwara amai ba 'ka'k'kautawa saida ta amayarda duk abunda ke cikinta sai majina da miyau da gyar aman ya tsaya ta xube agurin tasaki kuka me sauti cikin tausayawa Aliyu ya dagota yace "me kikaci haka kike amai" kai ta girgiza tace "ba komai" nunfashi ya sauke ya 'dagata ta goge bakinta ya kora aman yaimata wankan ya kwantar da ita amma me zazza'bi ne ya rufeta baji ba gani tun dare har saida gari ya waye sannan suka iya rintsawa suna farkawa ya ha'da musu bearkfast yaci ita Deedee kasa ci tayi ya shiryata suka huce Hospital sunyi sa'a basu tadda layi ba Dr ya basu izini suka shigo yaiwa Deedee tan ba yoyi ta amsa mishi ya aibi jininta ya gwada ya dawo da murmushi a kan fice 'dinshi yace "na tayaka murna malam Aliyu ka ka samu 'karuwa madam tana dauke da ciki na 6week" mi'kewa Aliyu yayi bakinshi ya 'ki rufuwa yai sijida agurin ta godiya ga uban giji sannan yadawo yana dariya ya..................... ! by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 55-56 ..........................📖Ta da jikin bango ta fara dukan cikin ta baji ba gani da azama hajja ta 'karaso ta fara janye hajiya amma hajiya tayi cili da ita tana huci ta 'kara cafko Zakiyya ta cigaba da jibgarta cikin tashin hankali hajja ta mike ta fita da gudu tana kururuwa neman agaji 'yan gidane suka fito akazo ana janye hajiya aka janye Zakiyya da tuni ta suma sai jini dayake ta zuba daga 'kasanta cikin masifa hajiya ta 'kara yo kan Zakiyya Mommy da tashigo yanxu ta tareta amma ta tureta hajja ce tasa hannu ta dauketa da marika 2 masu kyau tana huci tace "wai Sareena bakida da hankaline kasheta zaki da ita da 'dan cikinta" "CIKI" mutanan dakin suka fa'da cikin al ajabi "eh ciki gareta shine take so ta kasheta da 'dan cikin nata" "inalilahi wa'ina'ilaihirraji'un" mutanan parlour suka dau salati cikin jimami Mommy tace "mu dai keta a kaita Hospital kar wani abu yasameta da 'dan cikin nata" da sauri aka kinkimi Zakiyya akai waje da ita ita kuwa hajiya kuka tasa tana cewa "Allah ya isa tsakanina dake hajja kin cuce ni kin falasa asirin da naketa gudu ya faru kinsa makiya zasu ringa yimun dariya har muna fuka Maryam ta fara cewa akaita asibiti a ceto 'dan cikinta sabuda ta haifi 'dan shege ayi dariya" ba wadda yabi ta kanta bare a kulata suka fice daga part 'din masu dariya sunayi masu jamami nayi Ammi Mommy ta kira ta sanar da ita abunda ke faruwa tace suzo su tafi Hospital 'din tare ba musu Ammi ta shiya suka tafi Mommy ta kira Abba tace "ya aiko musu da ku'din ko za'a bu 'kaci wani abu" "to" Abba yace ya tura Usman ya kai musu ku'din tunda aka kai Zakiyya Hospital ake akanta har magrip saida wani babban likita yazo sannan aka samu tadawo hayacinta amma an kilaceta ba ayarda kowa yaje gurin taba sai su likitocin da dare Abba yazo yasa mi Dr dan jin abunda a ke bu 'kata Dr yace anbiya komai amma zasu rike Zakiyya har sai Allah ya sauketa lafiya sannan su salameta amma zasu ringa bari ko mutum 2 ne suringa suwa du bayan 5days su ganta cikin alhini Abba yaiwa Dr godiya ya dauki su Mommy suka huce gida kowa Zuciyarshi ba da'di Aliyu na kwance a parlour yanata kalo a TV kiran Usman ya shigo wayar da kamar bazai daukaba sai kuma ya dauka ya kara akune "hellow" "inajinka malam meya faru" tsaki Usman yaja yace "mtssss da'dina nakai ba'a kiranka ayi hirar zumunci saika 'batawa mutum rai" 'dan tsaki Aliyu yaja yace "inajinka" kai kawai Usman ya girgiza sannan ya sanar da Aliyu abunda ke faruwa a GIDAN nasu cikin tsananin damuwa Aliyu yace "kai lamarin GIDAN mu yana bani tsoro yanxu 'yar Zakiyya hartasan tasa ayi kisan kai kuma yanxu gashi wai harciki kace tana dashi yarinyarda ko isa auran batayiba hartasan tai ciki" "hmm Aliyu kenan yanzu ko 'dan 13years zai iya abunda Zakiyya tayi kuma da kake cewa bata isa aure ba bata girmi Deedee ba" "mtsss naji yanxu yajikin nata" "da sauki za'ace amma sun hana a ganta wai saita haihu zasu bada ita" ido Aliyu ya rintse ya girgixa kai yace "Allah ya bata lafiya" dai dai lokacin Deedee ta 'karaso parlour ta zauna kusa dashi tana kalonshi shima ita yake kalo "ameen" Usman yace sukayi salama ya kashe wayar a hankali Deedee yace "waye bashida lafiya" hannuta ya kamo yana murmushi yace "ba abuda ya shafeki bane" "okey yaushe zaka kaini naga Mommy" fuska ya yamutse yace "duka duka yaushe Mommy ta kawo min ke da zakice zaki gida" fuska ta marairaice tace "plx ko da darene ka kaini na kwana" ido ya zaro yace "kwana fa kikace hmm lalai zaki jima bakijeba yarinya" hannunta ta 'kace ta mike za ta bar gurin ya 'kara riko hannunta yana dariya yace "ki zauna na fa'da miki wace bata da lafiya" xama tayi tana kalonshi ya mike zaune yayi ya dawo da ita kan ciyarshi yace "Zakiyya ce bata da lafiya" cikin damuwa tace "ayyah meya sameta" ajiyar zuciya yayi yace "hajiyarsu ce tamata dukan kawo wuka sabuda taji tanada ciki" "what cikifa kace" Fateemah ta fa'da a tsorace rugumeta Aliyu yayi ajikishi dan ganin yadda jikinta ya dauki rawa cikin rarrashi yace "ki mutsu malama" cikin kuka tace "cikifa kace 'yar uwata tanadashi kuma bayan nasan bata da aure" iska ya furzar yace "nasan 'yar uwarki ce amma ai ba 'yan uwan takan suke damuba sun ware kansu suna san ganin bayanmu yarinyar da tasa a kasheki kikewa kuka" "duk da haka ko ba 'yar uwa ta bace ai 'yar uwatace musulma dule na shiga damu idan naji wani abu ya sameta" "hakane amma ki nutsu kinji" ciki gaba tayi da kukan da take dan haka Aliyu ya ha'de bakinsu guri 'daya yana kissing 'dinta saida yaji ta fara sauke nunfashi da sauri da sauri sannan ya zame bakinshi yana kalonta da sexy eyes 'dinshi lumshe ido tayi tana kokarin mikewa daga jikinsa sakita yayi ta mike ta shige badroom 'dinta da gudu harda sa key dariya yayi sosai dan yasan kunyace take damun Fateemah shi har mamaki yake dama har yanxu akwai masu kunya irinta Fateemah mikewa yayi ya shige nashi 'dakin yayi wanka sannan ya bu'de 'dakin Deedee ya shiga dan duk tsanani baya bari su raba gurin kwanciya yana shiga ya tadda har tayi bacci shima kwanciyar yayi ya jawota jikinshi har bacci ya daukeshi washe gari tuda sassafe hajiya Sareena ta fito taketa hauka a gidan wai an saida mata da 'yarta ba wadda ya fito ya kulata ita ka'dai take haukarta da taga baza'a kulataba tayi part 'din su Mommy ta shiga da gudu tana kuru ruwa Abba ne ya fito yana bata baki tayi hakuri amma taki wayarshice ta fara ruri ya dauka ya kara akune yana cewa "barka da asuba Dr" banji me nacikin wayar yaceba sai jinai Abba yace "okey gamu nan zuwa yanxu" ya ajiye wayar yana kalon hajiya yace "Dr Sageer ne yakira yanxu wai Zakiyya tana nemanmu" cikin tashin hankali hajiya tace "nashiga 3 meya sameta" Mommy da tafito yanxu tace "koma meya sameta ai kece sila" gaba Abba yayi suka bi bayanshi suka tafi Hospital office 'din Dr suka huce ya taso suka duguma zuwa room 'din da Zakiyya take a kwance suka tadda ita idonta a bu'de sunazubda kwala sannu suka fara jera mata ta amsa da gyar kafin tace "Mommy ina Fateemah?" cikin tausayawa Mommy tace "tana gidan mijinta" sautin kukanta Zakiyya ta 'kara tace "nasan bazan jima a duniya ba amma dan Allah Mommy ki neman min yafiyarta dan namata lafi ba ka'dan ba" nan ta kwashe duk tugun da sukayi da hajiya da hajja da Annur ta sanar da su ta 'kara dacewa "kiwa Allah Mommy ki nemar min yafiyar Fateemah dan nasan ba lalai musake ha'duwa da itaba" Mommy na hawaye tace "Allah zai baki lafiya Zakiyya kuma zan sanar da Fateemah sakonki" "na gode sosai Mommy" da ga nan kuma tafara tari harda aman jini da sauri Mommy taje ta kira Dr yazo yace su bashi guri suna fita hajiya Sareena ta kwala 'kara ta zube a gurin sumamiya...................... by *XAHRA* [8/27, 17:07] Anty Baby: *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ ☘🌷☘🌷 *BAƘIN GIDA* ☘🌷☘🌷 storry and writting by *FATEEMAH* *S* *OMAR* *PAGE* 59-60 ..........................📖Rungume Deedee ya manna mata kiss a kumatu yace "Allah yasaka miki da gidan aljannah my wife" hawaye ne suka zubo mata ta share ta sakar mishi murmushi ya shima murmushin yayi ya kali Dr yace "dole nabaka tukuci Dr sabuda wannan abun farin cikin da ka sanar dani" keycar ya dauko daga alji hunshi ya mika mishi yace "gashi nan na malaka maka mutar dana zo da ita halak malak" cike da farin ciki Dr ya amsa yana yiwa Aliyu godiya phone Aliyu ya zaro ya kira Sameer yace ya kawo mishi mota yanxu yana Hospitel ba a 'dau time ba saiga Sameer 'din ya 'karaso ya de besu Dr nata godiya ya kaisu gida tofa aiki yasamu maza Aliyu daina fita yayi sai kula da matarshi da babynsu shi yakeyin komai nagidan baya bari ko tsinke Deedee ta dauke kwanci tashi ba huya har bikin su Hafsat da Zakiyya da tasamu 'dan me gadin gidansu zata aura Abba yaso hanawa tace taji ta gani ya matso anata shirye shirye duk da Deedee nason xuwa ayi komai da ita amma Aliyu ya hanna wai kar taje ta ringa wahar mishi da babynshi sai ran kamu tasa mishi kuka sha'be sha'be shine ya yarda ta shirya ya kaita da yace sai ran daurin aure anyi kamu lafiya an tashi lafiya amare ansha kyau haka ma Deedee abun ba'a magana tayi kyau sosai abunka da me ciki kuma ba tsufa yayi ba duk wannan shagalin da akeyi Hajiya Sareenah tana kwance rai a hannun Allah Dr gajiya yayi ya sala mota aka dawo da ita gida kashi a kwance fitsari a kwance Abba ne ya samo me kula da ita ana biyanta duk munth washe gari aka daura aure masha Allah anyi taro sosai kuma da dare za'ayi dinner da ga nan a huce da amare gidansu da daddare kowa yanata shirin tafiya gun Dinner hakama Deedee tasha kwaliyarta masha Allah tayi kyau abunta tana zaune tana daurin dan kwali kiran Aliyu ya shigo wayarta dauka tayi ta kara a kune tayi salama "kin gama shirn ki fito mutafi" fuska ta ya mutse tace "ayyah ya Aliyu nifa da su Mommy zantafi" "mtsss zaki fito ko nai tafiya ta kuma natafi walahi baza kijeba" ido ta zaro sannin halin Aliyu yasa ta mike tana turo baki tace "ganinan" kashe wayar yayi ta dauko veil 'dinta ta fito gun da yai parking ta 'karasa ta bu'de gaban mutar tashiga kalonshi tayi tace "nidai da ka barni na tafi da Mommy ta" kawai da kai yayi yace "ki fita amma karnaga 'kafarki a gun Dinner" fuska ta shagwa'be tace "muje to" kalonta yayi ya ta'be baki yace "ko kyau bakiyiba" kalon kanta tayi fuska a marairaice tace "da gaske kake" dariyarshi ya 'boye yace "na ta'ba yimiki irin wannan wasan, musaman wannani jan bakin da kikasa yayi bau" hannu tasa ta fara goge jan bakin kamar zatayi kuka shikuwa Aliyu dariya yayi dan yana sani yaimata haka dan yana kishin aganta a haka mutar ya kuna yana cewa "har daurin kankima beyi kyauba" cirewa tayi ta 'kara canza wani wadda har yafi wacan yi mata kyau suna zuwa gurin ya parka ya juyo yana kalon ta cikin da ya 'dan fito ba 'karamin kyau ya 'kara mata ba yayi ajiyar zuciya yana kalon yadda samari suke shiga gurin ajiyar zuciya ya sauke yace "kai zan barki kishiga gurin nan kuwa kali yadda maza suke shigowa" kawar da kai tayi tace "haba ya Aliyu ka barni naje ai goge kwaliyar" kura wa fuskarta ido yayi yace "ga kwaliyar ina gani gaskiya saikin wanketa zaki shiga ciki" haka ba yadda ta iya ta wanke fuskar sannan ya barta ta shiga guri a gurin ma zama ga gararta yayi sabuda Aliyu ya hanata sakewa wai ita kadai yaga ana kalo a gurin da ya gaji ma sata yayi agaba saida suka tafi gida ko tashi ba ayiba haka akayi taro aka watse lafiya after 7 munth cikin Deedee ya tsufa sosai har Mommy tasata a gaba ta tafi da ita duk da Aliyu baisoba amma haka ya hakura ya koma can ya tare yau ma tana zaune a 'dakin Ammi tana karatu alkur'ani tana ka ranta suratul Maryam Aliyu ya shigo 'dakin saida takai aya sannan ta rufe alkur'anin tana kalon Aliyu shima ita ya kala yana cewa "me yake damunki kika rame haka" ajiyar zuciya ta sauke tace "tun jiya da dare narata da bayana sukemun ciwo daure kawai nakeyi" "kuma bakiyi magana atafi Hospital ba" lebenta ta cije ta dafe mararta saurin ru'kota yai yana tan bayarta lafiya ganin ta kasa magana yasa ya fara kwalawa Ammi kira da sauri Ammi tashigo tana tabayar lafiya ganin halinda Deedee take yasa ta 'karaso tace Aliyu ya fito da mota sutafi Hospital da sauri yayi hanyar fita amma kan ya kai kofa yaji kukan baby cike da mamaki ya juyo yana kalon ikon Allah Ammi ce tace "kaje ka kira Mommy ka fito da motar muje a duba su kaji" "toh Ammi" yace ya fita da saurinshi saida aka gyarata tsaf da baby boy 'din data haifa me kama da Aliyu sukaje Hospital 'din aka duba su akaga lafiya lau suke suka dawo gida kan kace me gidan ya cika da 'yan barka harda Hafsat wadda cikinta ya fara fitowa ita kuma zakiyya tana katsina gidan mijinta ita cikin gareta haka aka ringa sha ani da shagali har ran sunah yaro yaci sunan Abba suna kiranshi da Aryan ansha shagali Aliyu yayi bajinta sosai anci ansha abun gwanin sha'awa tunda Deedee ta haihu ko bacci Aliyu bayayi sai da Aryan a kusa dashi darana ma da gyar yake badashi sai yaga Mommy ta 'bata rai tukun har yanxu jikin Hajiya Sareenah abun ba a magana dan yanzu takoma kamar karmami abun abun tausayi Hajja kuwa tunda taji an daure Daddy kulu cikin kuka take ko abunci bata iya ci idan ka ganta yanxu duk ta lalace ga ba abunci idan Abba ya kawo matama bata ci saidai ta tafi bara ta samo abunda zata ci yauma tashirya da ya gulalan kayanta ta fito bakin titi tana bara an tsada mutoci ta tafi sa saurinta wai tariga ta kusa da ita xuwa gurin wata 'katuwar mota shi kuma me wata 'yar kurkura ya taho ba burki yaxo yayi ahon gaba da ita haka mutane akasa salati shikuma me motar yagudu haka aka ibeta aka kaita Hospital aka amsheta da akayi emagency da ita su Abba suna jin labari suka garzaya Hospitel 'din nan sukaga halin da hajja take ciki Dr yai musu bayanin saidai a yanke mata 'kafafunta duka 2 kuma kwakwalwarta ta tabu tasamu ta 'bin hankali haka Abba ya biya kudi aka mata aiki 2week tayi a Hospital 'din aka salameta hauka tubu ran hajja takeyi 8days da salamo hajja daga Hospital Allah yaiwa hajiya sareenah rasuwa wadda ta rasu da sunan Fateemah a bakinta haka aka shiryata aka kaita ma kwancinta Zakiyya tasha kuka har kuda ta farayi sabuda tashin hankali haka aka dauketa duk da cikin be isa haihu waba saida aka mata aiki aka ciri baby boy akasaci a kwalba haka rayuwa taringa juyawa yau fari gobe baki kuma kulum ciwon hajja gaba yakeyi abun ba a cewa komai saidai addu'a Aryan yayi wayo sosai kulum Aliyu yana tare dashi haryafi yarda da shi akan Deedee yayi wayo sosai Hafsat ta haihu tasamu baby girl itama Yaseera matar Usman ta haihu ta samu Sabeer Aryan nada 2years Deedee ta kuma haihu tasamu Maryam me sunan Mommy suna cemata Afrah after 3 years Deedee ta 'kara haihuwa ta sa sunan Ammi suna kiranta Mubeenah itama Hafsat ta haifi Hanan ita kuwa Zakiyya 'dan da haifama mutuwa yayi amma yanxu tsohon ciki gareta yau wa adin su Annur ya cika a gidan maza aka fito dasu inalilahi kawai na iya furtawa sabuda ganin hadda su Annur suka koma kai kace a 'kar 'kashin kasa suka shekara 5 Daddy a gidan yari yayi rauni a hannunshi ciwon yaita cinshi ba akaishi an duba ba har hannun ya fara wari ya ru'be saida akaga haka aka kashi Hospital su kuma suka ce saida a yanke mishi tsin tsiyar hannushi akuwa aka yanke saida dungulmi yau gida kamar biki akeyi anata shirin tar bar su Daddy lokacin da aka kayosu saida Daddy yayi kuka ganin irin tarbar da Abba yasa akayi mishi bayan sunyi wanka sun shirya aka zubo su abinci kala kala abunka adade ba'a ha duba haka suka ringa cin abunci kamar hauka bayan sun gama sun nutsu aka sanar dasu rasuwar hajiya nanfa duk parlour ya dau kuka mutawar ta dawo sabu bayan angama koke kokene Annur haje har gaban Deedee yana kuka ya roketa ga fara yace alhakinta ne yake bibiyarsu ita ma kukan take tace ta yafe musu Allah ya yafe musu gaba 'daya nan aka ringa hafar junah kowa ya yafewa 'dan uwanshi aka ha'de kai *BAƘIN GIDA* ya kuma *FARIN* *GIDA* ALHADULILAH Duka duka anan nakawo 'karshen wannan novel me suna *BAƘIN GIDA* abunda na rubuta wadda ba daidai ba Allah ya yafe min ameen wadda na 'batawa ina neman gafararshi Allah yasa sakon da nake so isarwa yaje gareku ameen nice taku har kulum *FATEEMAH* *S* *OMAR* marubu ciyar *DR* *AMEENAH* *KANWAR* *MATATA* *AURAN* *JAREEMEE* *BAƘIN GIDA* ina wa masoyya na fatan alkari wata kila ba lalai ku 'kara jinaba ikuma kujin to a dai a nan kusaba wadda naiwa na daidaiba ina nema afuwarshi NAGODE by *XAHRA*