⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ MUƘADDARI NE DAGA ALLAH By Suhaima Abubakar Shehu (Sallamar D. A. W. A) ⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡ DASHEN🌲ALLAH WRITER'S📚ASSOCIATION TEAM _*ZAFAFAN🔥DASHEN🌲ALLAH*_ _*بسم الله الر حمن الر حيم*_ _* Yanayin Damuna ne yayiwa Garin rumfa, ga gajimare da har wannan lokacin ya hana rana fitowa. Sakamakon ruwan da aka kwana ana zubawa a daran jiya, hakan ne ya samar da iska mai daɗin shaƙa dake tafaman kaɗawa a tsakanin Bishiyoyin da suka yiwa Dajin ƙawanya, ko'ina kaduba furanni ne shar sun fiffito, wasu sunyi tsayi sosai yayin da wasu ƙananu ne sosai. Ko ina yayi lif-lif gwanin sha'awa da ƙawata kallon mazauna Garin. Babu abun da kake iyan juyowa a kaf dajin face kukan Tsutsayen daya ƙarawa yanayin matukar daɗi kasancewar a cikin Dajin babu motsi mai tada hankali, shiyasa dukkan mazauna wajen basa san rabo dashi, musamman ma wanda basa san hayaniya bazasu taɓa so su rabu da wajen ba. "Sautin Sarewar da wani matashin Saurayi dake zaune akan wani falalin dutse wanda kallo ɗaya zaka masa zaka fahimci matuƙar nishaɗi da wannan busar take bashi, yakuwa haɗa ƙafa ɗaya kan ɗaya yana fuskanta kata faran Dajin da iyakar hangen ka babu abinda zaka iya hange wanda ba kyawawan furanni da bishiyoyi masu matuƙar kyaun kallo da kuma daɗin shaƙa dan ƙanshin su akwai kwantar da hankali, gashi sun ƙawata Dajin fiye da tunanin mai tunani. Cikin wata yar ƙaramar Rigar saƙi yake data amshi fatar jikinsa sosai ruwan ƙasa ce wadda bata ciza ba sosai ga wani ɗan walki da tsawon sa bai wuce iyakar gwiwarsa ba. Fari ne sosai duk da irin tarin dattin dake damfare a fatar jikin sa, hakan kuwa bai ɓoye zallar baiwar farin fatar da Allah yayi masa ba. Gashi ko kallo ɗaya kai masa zaka fahimci irin kyawu da kuma sheƙi da sulɓin da fatar take dashi. Busa Sarewar sa yake har wannan lokacin yana wani rausayar da kai da alama ba kaɗan yake jin daɗin hakan ba. Ɗif ya tsaya da busar saka makon a bunda idon sa ya hango masa da kuma ƙwa-ƙwalwarsa ke ƙoƙarin gazgata gaskiyar hakan wani sashen ƙwa-ƙwalwar tasa kuma yana kokawar ƙaryata masa mutum ya gani yashe a can ƙasa cikin wani mawuyacin hali domin duda ta zarar dake tsakaninsa da mutumin hakan bai hana ya iya fahimtar halin buƙatar taimakon da mutumin yake ciki ba, sanin cewa lafiya ba zata sa mutum yayi kwance a irin wanan dajin da hakukuwa suka cika ba ko dan tsoron abunda ka iya cutar da lafiyar sa ya saka yake kuma mamaki da kuma tabbatarwa da zuciyar wannan ba lafiya ba. Dakatawa yayi da tunani da kuma lissafin da kansa ke masa ya kuma kallon Mutumin. Bai sai lokacin daya furta “Mutum ne nake gani anan fa“ ya faɗa cikin yanayin tabbatarwa da kansa da kuma hasashen da zuciyar sa ke ƙoƙarin karyata masa. Na dakika ɗaya bai tsaya kara sauraren halin da zuciyar sa ke masa ba ya riƙa kiciniyar saukowa daga dutsen dayake akai bayan ya maƙale sarewar tasa a jikin zaren da yake ɗaure a walkin sa, Kamar wani ɗan ƙaramin matashin Biri ya riƙa sassarfa cikin ƙwarewa da sabo, yana kamo nan da can har ya dira ƙasa, nan fa ya zura a guje, ya nufi gurin dayaga mutumin nan a kwance. Yanayin gudun da yake yi cikin matuƙar hanzari yasa bai ɗauki wani dagon lokaci ba saiga shi ya karaso gurin da mutumin yake a yashe kamar wanda rai yayi halin sa mamaki ne fal a zuciyar sa ganin abunda Idanuwan sa ke gane masa, matashi ne yake gani da shekarun sa ba zasu iya haurawa ashirin da uku ba, yanada duhun fatan amma ba za'a ce masa baki ba. Dogo ne amman kuma ba sosai ba sai kuma a yanayin ƙirar jikin sa da ba za'a iya kiranta ta masu ƙarfi ba, ga wata suma himili data karawa kan nasa girma, Da wani maɗaukakin mamaki yake kallon sa ganin suturar dake jikin matashin ko kusa ba irin tasu bace, tsaya yake akan dan matashin har wanan lokacin yana ƙare masa kallon ta'ajibi. Cikin zuciyar sa kuma bayaga gargadi babu amon dake amsawa, ko ba'a faɗa masa ba yasan wannan mutumin ba irin su bane, domin idan aka cire yanayin halittar sa dake tabbatar masa cewa mutum kalan sa babu wani sauran kamanceceniya da zata karyata gaskiyar cewa ba daga wata duniyar ce yazo ba, ko kuma ma watakila Aljani ne. Kallonsa ya cigaba dayi yana jin tausayinsa na yaƙar hanin da zuciyar sa ke sake jaddada masa game da taimakowa baƙon halittar da bai sani ba. Jim yayi kafin nan kamar wanda aka tsikara ya fincikar da duk wani zancen zuci yakai hannayen sa kan matashin yana girgiza sa alamar ya tashi magana ya rika yi masa da yaren su amma ko gezau bai ji matashin yayi ba bare ya farfaɗo Ganin bazai iya ba shi kaɗai, kuma ga numfashin da matashin yake yi sama-sama cikin matuƙar galabaita dake nuna har wannan lokacin yana raye ne ya bashi tabbacin za'a iya ceto rayuwar sa idan dai yakai sa gurin kakan sa daya kasance babban likitan dake duba mutunen garin nasu da sauri ko ya saɓesa kamar wani kayan wanki ya ɗorasa akafadar sa yabar gurin. 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 _*ASIBITIN MTH SPECIALIST*_ Cikin sassarfa Likitan yake takawa da irin saurin da ba za'a iya kiran sa gudu ba, a bayan sa wasu Nuses ne guda biyu Mata biye dashi har suna dan haɗawa da gudu dan ganin yana ƙoƙarin yi musu nisa, ɗayar Matashiyar Nurse ɗince riƙe da na'urar auna hawan jini sai kuma ɗayar dake rataye da yar na'urar sauraron bugun zuciya a hannayenta ko wani ɗan ƙaramin akwatin allura ne da take ɗauke dashi, dukkansu suna sanye ne cikin fararen kaya irin waƴanda malaman Asibiti suke sanyawa idan ka cire Likitan da sauit ce ajikin sa Amma yar cikin ce kawai da alama ya baro coat ɗin a Ofishin sa. Wata babbar Mace ce daga ganin yanayin ta kaɗai zai iya fassara maka zallan tashin hankalin dake ɗawainiya da ita, sai faman baza babban Hijabinta kawai take tana gudu kamar wacce aka biyo, da alama dai ita tai kiran Likitan dan a gabansu take kamar itace zata nuna musu ɗakin da yakamata su shiga. " Intensive care unit (ICU) shine dakin data nufa likitan da sauran nurses ɗin biyu suna take mata baya. Cikin hanzari ta tura ƙofar ɗakin baki ɗaya bata cikin hayyacin ta, tana nunawa Likitan da sai bayan shigar ta da Ƴan daƙiƙu ne suka ƙara so cikin ɗakin, ko ba'a faɗa ba ganin gado ɗaya tal a katafaren ɗaki irin wannan ya isa bayyana gatan wacce take kwance akan sa. Wata farar mace ce wadda a ƙiyasi bazata haura shekaru arba'in ba sakama kon rawar ganin da hutu ya taka a fagen shekarun ta, domin dai a zahirin gaskiya tana layin Ƴan shekaru hamsin ne, rashin lafiyar nan ce ma da tsananin tashin hankalin da ya yi wa ahalin su dirar mikiya da rana tsaka ne ya janyo bayyanar tsufan ta kaɗan, ga wanda ya ko ya tsere ta da kallon kurulla ma zai ga tafi hakan. Yau kwanan ta biyu kenan tun a lokacin da mummunan labarin da ko a mafarki taga faruwar sa saita ƙaryata shi, wannan shine mummunan labarin dake jaddada ikon ubangiji akan bayin sa mummu nan labarin dake tabbatarwa da kowa cewa lallai kaddara makauniya ce, bata duba gurin da ya kamata ta sauka, ko'ina Allah ya ce ta kasance saita kasance dan shine kaɗai mai iko da kuma kum-fayakum akan dukkannin bayinsa. ★★★ Tun yanke jikin da tai a wancan lokacin ta faɗi duk da irin yunkurin da Abba yayi dan hanata kaiwa kasa amma ina saida ta kifo kanta ya daku da centre table din dake tsakiyar falon. Ga baki ɗaya ahalin ne sukayo kanta dan bata taimakon gaggawa inda ganin irin halin da take ya shallake iyawar su ɓata lokaci Abba ya umarci Aliyu da ya tada moto su wuce Asibiti kawai. Haka tun bayan zuwa Asibitin da Likitoci sukai kanta Abba, Umma, salim, Aliyu da sauran yaran gida da Umma ta kira ta sanar musu halin da momy take ciki, duk sukai cirko-cirko Shima ta ɓangaren Abba sosai dangin sa suka zozzo wayar da ya yi dasu ne ɗazun bayan faruwar abun yake shaida musu. Aiko kafin kace kwabo dangi sun kusan cika Asibiti kowa zazzau ne a kujerarun da aka tanada banda Abba da har wannan lokacin yake rike da hannaye abaya yanata kai kawo. Ba'a rufa awa ɗaya ba Dr. Harun yafito daga ɗakin, ai kuwa kamar wanda yaci bashin su suka yi kansa da tambayoyi Abba kam har kafaɗar Dr. Harun ɗin ya riƙe yana jero masa tambayoyi. "Likita tana raye? Wane hali take a yanzu? Zamu iya ganinta?" Dr. Hurun da har wannan lokacin bai samu damar cewa komai ba sai faman kallon su yake da murmushin daya zamowa fuskar sa Al'ada, cikin kwantar da murya ya ce "Alh ku kwantar da hankalin ku yanzu bata cikin hatsari, sai-dai kuyi haƙuri bazaku iya ganin ta ba yanzu, tana buƙatar hutu" Dr. Hurun ɗin ne yake faɗawa Abba hakan bayan ya gama sauraren tambayoyin da bazai yuyu ya amsa su duka ba. Ajiyar zuciya Abba ya sauke tare da furta Alhamdulillahi yanayin Addu'a a cikin ransa. Dr. Harun ne ya katse musu shurun da cewa "Alh zanso nayi magana dakai a office" "To to ai ba damuwa zamu iya tafiya ko" Abba ya faɗa cikin hanzari kafin Dr. Hurun ya wuce gaba Abban ya biyo sa a baya. Tun bayan tattaunawar Abba da Dr. Haurun inda ya sanar masa ba'a buƙatar duk wayan nan mutanen da saboda irin halin da take ciki da kuma sauran Marasa Lafiya da suke a Asibitin. Dan saboda ba'asan hayaniyar su zata iya ƙara jefa mara lafiyar ne a damuwa. Saboda haka Abba ya sallame kowa, daga bangaren dangin sa, da kuma ɓangaren su Baba Saminu, sai kuma akabar Umma dan ta kula da ita. Yauma tun safe yazo duba momyn amma har wannan lokacin dai babu wani sauyi, bayan ƴar jimawa ne ya yi sallama da Umma ya wuce office bayan shaida mata zuwan su Hajia Zuwaira wacce take Ƙanwa ga momy'n Fitar Abba da kamar awa ɗaya, Umma daketa faman kwashen flask da kofukan da tayi breakfast ne taji kamar motsi a bayanta ta waigo da sauri, itama Mommy cikin sauri ta farfaɗo har tana iya motsa ƴan yatsun ta aikuwa da saurin ta Umma ta ƙaraso gurin tana tambayar ta "Umman Sadauki kin farka, kina iya jina, yatsu nawa ne nan" ta kai hannuta gaban fuskar Momyn tana tambayar ta. Ito ko Momy'n sai kallon ta kawai take da lumsassun Idanuwanta da suka ƙara bayyana rashin karfin jikin ta ganin Umma tafice da sauri dan kiran Doctor, yasata tabi ƙofar da kallo, aikuwa tana shiga officer ɗinsa tana cikin gaya masa ko rufe baki batai ba aiko ya tafi yana fitowa kamar labarin da yake zaman jira kenan, ita ce ma ta biyo bayansa dan ya rigata fita ma, suna fita Nurses biyu da suke tare alokacin suka rufa masa baya, dan dama yana musu bayani ne akan suje wajen ta. Kusa da Mommy ya ƙara so da ɗan saurin sa yana nazartar ta kafin ya ce. "Hajiya ya jikin naki? Ya kike ji a yanzu?" Bata iya ce masa komai ba sai ido data bisa dashi. "Hajiya kina iya jina?" Awanan karon ma dai kallon sa take kafin ta ɗauke idon ta daga kansa ta maida kan Umma wacce ke magana da wani a waya "Idan kina iya jina kiyi mun wata alama dan na sani, kamar ko idonki ma zaki iya yi mun alama dashi tayadda zamu san abun yi!" Haka kuwa tayi domin dama can tana iya jin kome, magana ce kawai ta rasa meyasa ta kasa yi. Idanuwanta ta lumshe sannan ta bude alamar eh ina jinka ƙaramar ajiyar zuciya ya sauke kafin nan ya karɓi ma'aunin gwada hawan jini ya soma daura mata dan auna hawan jini da dai-daiton bugun zuciyar ta. Haka ya cigaba da yan aune aunen su na likitoci yana wani rubutu a file ɗin daya shigo dashi nata, sallmar da suka jiyo ce ta katse rubutun da yake ya dago domin amsa sallamar. Abba ne ya shigo kamar wanda aka jefo, Umma ta kirasa take ta shida masa Mommy ta farka, nan take ya tabbatar mata yana kan hanya komai na office ya ajiye a gefe, yakira Habu sakatare ya shaida masa zai tafi wani uzuri bai tsaya jin amsawar Habu bama yayi ficewar sa ko minti shida bai cika ba kuwa sai gashi a MTH HOSPITAL, sakamokon gudun da ya rika yi kamar wani matashin dan tsere. Kai tsaye Mommy'n yanufa baima lura da gaisuwar da Ummar keyi masa ba, Ummun Khalil yafaɗa yana kai hannusa ya riƙo nata da wani tausayi daya kewaye fuskar sa. Jin ya ambaci khalil kuwa kamar ya dawo mata da kome sabo ne, Khalil dai ɗanta Namiji ɗaya tilo data mallaka a Duniya, Khalil dai wanda tafi so kaf sama da sauran Ƴaƴan ta, Khalil wannan dai Khalil ɗin da mutuwa ta karbe mata a sanda take cike da so da ƙaunar sa. Hawaye kaɗai ne abunda tambayoyin Abban ke ƙara bankaɗo mata, ta kasa tsaida Idanuwan ta a fuskar Abban kamar yadda taga abunda yake nema kenan. So yake ta kalle sa ta faɗa masa ta samu lafiya, sai faman rarraba ido kawai yake a fuskar ta da a yanzu ta soma. Canja launi izuwa ja abun ka da farar fata. Kuka take son yi mai fitar da duk wata damuwa anan take, amma kamar wacce ana zarewa murya ta kasa fitar da sauti da ko na kusa da ita zai iyi jiyowa bare kuma na ciki dakin. "Am Alhaji kayi haƙuri ka bata lokaci, bata iya magana har yanzu" Dr. Harun ne yatari numfashin Abba dayake ƙoƙarin ganin momyn ta amsa mishi. "Bata iya magana kamar ya kenan me yake faruwa da ita ne? Abba ya tambaya cikin alamun ɗaure war kai" "Abunda muke ƙoƙarin ganowa kenan Alhaji, yanzu dai ga wannan alluran" Da sauri, ya faɗa yana miƙa masa fallen takardar daya kammala rubutun maganin a ciki, cikin rashin ƙwarin jiki Abban ya karɓa yana jujjuya ta a hunnun sa. KAUYEN GUMO Har wanan lokacin khalil baiko motsa ba barema asa ran zai farfaɗo tun bayan da Alili wannan saurayin daya tsinto sa daga cikin daji, sunan sa Aliyu ne amma kowa a garin Alili yake ce masa, sunan da a yanzu ya goge ainihin sunan sa a harsunan mutanen garin kenan. "Kaka ina so ka taimaki wanan mutumin" Alili ne ya faɗa a sanda ya ƙarasa gidan Kakan nasa cikin tashin hankali, sai maida numfashi yake kamar wanda kuɓuto daga hannun mutuwa. Kaka kuwa da har a lokacin ya sandare ne a tsaye yana musu kallon rashin fahimta, kalma ɗaya bata yi sa'ar fitowa daga bakin sa ba. "Kaka zai mutu wlh idan baka taimaka masa ba, jifa irin halin da yake ciki na roƙeka Kaka" Ya ƙarashe maganar kamar zai saka kuka Kaka kuwa da tsoron abunda kaje ne kadawo ya cika masa ciki sai a sannan ne ya iya ce wa "Ɗannan kana cikin hankalin ka kuwa ka tattalo sa kazo min dashi ashe har yanzu baka da hankali, wanan karon ya ƙarashe zancen ne cikin faɗa-faɗa "Kenan kada na taimaka masa? Nabarsa acan ya mutu ko Kaka? Hakan kake so nayi iye? Shi kenan Kaka zan koma dashi, zan bar shi a can ya mutun tunda haka kake so. Amma ka sani yanda ba zai ƙara dawowa gida nan ba Kaka, to haka nima da idanuwanka ba zaka ƙara ganina ba" Yana gama faɗar hakan ya juya a fusace. Ganin dai da gaske Alili zai tafi yasa Kaka yin sauri ya taro jikan sa da wayancewa ya ce "Haba dai Ɗannan, ba nufina ba kenan ina nufin kada mu taimaka masa a ƙarshe hakan ya zama matsala a gare mu." Alili kuwa da riƙon rigar sa ta baya da k/Kaka ya yi, yasa ya dakata daga tafiyar da ya yi niyya, batare da ya juya ba yake amsa Kakan "Dama taimako na iya janyo wani abun daba Alkhairi ba a rayuwar mutum Kaka" Dariya yake ƙasa-ƙasa a wannan karon, sarai ya gama sanin lagon Kakan nasa, ko abu ya nema a bashi idan ya hana masa to sai ya yi masa barazanar barin gari, shi kuma Kaka ganin bayada kowa a duniya sai Ɗan jikansa a kullum baya shanye rada, duk sanda Alili ya yi barazanar barin Gida atake hankalin Kaka yake tashi ya yi masa abunda ya nema. "To ka shigo dashi na duba sa ko?" kakan ya faɗa cikin sanyi murya aiko Alili saida ya ƙara turɓune fuska kafin ya juya a fusace yana bin bayan Kakan da ke ƙoƙarin shiga wani ƙaramin ɗaki Babu ɓata lokaci ya shiga yi masa abubuwan da suka dace dan ceto rayuwar sa. Abunda babu Alili yake turawa daji ya nemo, ya nemo masa saiwar bishiyu takai biyar, kwana d'aya kenan a ana abun d'aya kullum sai anyi masa turare da shafe jikin sa kaf da magungu nan gargajiya, dan kaka yasa Alili ya rasaba sa da wayan nan kayan na jikin sa an saka masa masu sauki nauyi yar yaloluwar riga ce ma sharara da Alili ke sawa idan yana son fita shan iska sai kuma wani son fita shan iska sai kuma wani karamin walki da suka d'ora masa a kugu, Sosai kuwa ya fito sak kamar su kamar dama haifaffen garin ne sumar kansa kaka yasa Alili ya aske masa ita da askar da suke yiwa juna aski da ita Sam idan ka kalli Khalil a yanzu ka had'a da hoton sa a kwana ki uku da suka wuce kafin karuwar wananan al'amari to tsaf zaka wuce ta gaban sa baka gano shine ba yanzu kam ba wannan Khalil din bane dan gayu mai ji da kansa dan kwali sa Khalil din dake gasawa mata aya hannu yanzu ya dawo Khalil dan daji *** WAYE KHALIL cikakken sunan sa Khalil Yahaya Chiroma inkiya KYC idan ka cire mahaifan sa kowa da KYC yake kiran sa shi ne babban dan agurin hajia Hafsatu Madaki wacce ake kira momy kuma d'anta guda d'aya tilo namiji tanada wasu yaran kannen Khalil din Khairat ita ke bi masa sai Khalisat Kulthum da Kausar wacce ta kasan ce autar su Mahaifin sa Alh. Yahaya Ciroma yanada wasu yara da d'aya matar tasa Hajia Rahama Sunusi dake aka cewa umma kuma itace amaryar sa dan haka suka yaranta k'ananu ne sakamakon tsaikon haihuwa data samu dan da farko ma ganin sum shafe shekaru biyar da Alh. Yahaya bata haihu ba har an fara yada jita-jitar cewa juya Alhajin ya daukowa kansa amma da yake haihuwa ta Allah ce sai kuwa ga haihuwa ta rika zuwa mata a duk bayan shekaru biyu da Alhaji Yahaya uku mata sai biyu maza karima itace yarta ta farko wacce taci sunan mahaifiyar Alhaji mai suna Hauwa'u da suke kira Ammu sai Kasim Khalid da kuma Khariyyah sai autar su Khadija dukan su suna amsa KYC ne kamar yadda suka ji ana kiran yayan nasu wato Khalil shekarun Khalil a shirin da biyar zuwa da shida yana karatu a jami'ar bayaro dake kano duda ba itace farko jami'ar daya fara halarta ba zafin rai da zafin zuciya ne ke korar sa a duk inda aka kashi karatu YALE UNIVERSITY dake kasar Amurka ce jami'a ta karshe ya je ko shekara bai rufe ba suka yi fada da wani dalibi yayi masa dukan tsiya Bayan karbe lasisin karatun sa da makaranta tasa akayi sakamakon k'in bada hakuri abunda yayi har tsaresa akai wanda da Addu'o'i da matsalar suka bada belinsa daga nan ne kuma Abba yace gaskiya ya gaji "in dai dai kudina yaro nan zai k'ara tafiya Turai karatu to wlh ya gama daga yau zai ari baki a sanda akayi nasarar sako Khalil din suka dawo Nigeria Kowa ya taru a falo Abba inda ake jajantawa Khaliln din da mahaifan sa wannan abu daya faru Momy dake zaune a matukar bacin ran irin halin Khalil na rashin hakuri cewa take "Khalil wlh naran tse da Allah ka kiyaye ni billahillazi zan iya sall.... Kafin ta karasa zance ne Alh. Amadu Chiroma wanda k'ani ne ga Abban yayi saurin katseta da subhanallahi haba Hafsatu yi ashe idan rai ya b'aci hankali ma tafiya yake shima cikin b'acin rai yake mata fad'a abunda take kokarin yi da alama bai ji dadin furucin ta ba " yau Khalil koda bake kika haifesa zaki so wani yayi masa baki? idan lalacewar Khalil tafi haka ai kuwa ba iya kuka zai saka ku ba Allah ya tsare ya kara ko wannan halin ma fata muke Allah ya yaye masa bare kuma wani abu yakaru a kan wannan din Addu'ar nan dai da ake masa za'a cigaba shiriya a hannun Allah take kuma shi kadai za'a iya fadawa ya kawo mana dauki dan idan na ya lalacen dai dole a kirasa da suna zuri'ar Chiroma" wayannan kalamai na Amadu ba kad'a suka tasirantu a zuciyar momy ba har Abba dake jin kamar ya sallamwa duniya Khalil din ji yayi k'anin sa yafi bukata samada adu'a da farko niyyar Abba shine har anan gida Nigeria bazai biyawa Khalil din ya cigaba da karatun sa ba amma zuwan maganar gurin yayan su gabiki daya yasa ya saussauta daga fushin sa Yanzu nufin ka Khalil bazai cigaba da karatun sa ba ko anan ma? Baba Abdullahi Chiroma yayan Abba ya tambaya lokacin da yaji hukuncin da Abba ya dauka game da karatun Khalil din yakira shi gidan sa yake tambayar dalili Shin idan akwai wani wanda yafi kowa sanin muhimmancin ilimi da tagomashin dake cikin sa yakai ka ne? Ina ce ilimi ne ya kawo ka wannan matsayin dakake da kamfani naka kanka shin yanzu idan babu wani babba mai ilimi daga ciki yaran ka da zai rika kula maka da dukiyar ka kana ganin ko da ranka ba za'a cuceka ba bare kuma ka mutu" Nan ya shiga yi masa nasiha da nusantar dashi irin hadarin dake tattare da fushin mahaifa dake tattare da fushin mahaifa akan y'ay'an su Sosai nasihar yayan nasa ta karya logon duk wani kudirin sa bai baro gidan sa ba har saida yayi masa alkawarin in sha Allahu zai nemawa Khalil din admisson a BUK Haka kuwa akayi abokin sa yakira dake karantarwa a jami'ar ya fada masa taimakon dayake nema. Haba Alhaji ai matsayin ka a gurina ya wuce ka kira ni kana cewa na taimaka maka wlh ko wani yayi karya da sunan ka to sunan ka to sai nayi masa abunda ya nema bare kuma kai kaga ma anyi sa'a ba'a riga an rufe bada gurbin karatu ba in sha Allah har gida zan zo na kawo maka admission farm sai acika. Sosai Abba yaji dadin wannan karamci irin na Dr. Sani Gusau ba'a rufe wata d'aya ba akayi kome da kome aka kare sakamakon Dr. Sani daya tsaya kan lamarin. Rananr litinin ta kama ranar da Khalil din zai fara shiga aji tun a ranar lahadi da daddare bayan dawowar Abba yasa akira masa shi dan har wannan lokacin bai gama saukowa daga fushin Khalil din ba wanda da dane dakuwa kansa Abban yafi son Khalil din da son yin hira dashi fiyeda sauran yayan sa ba'a jima ba kuwa Khalil din ya shigo jiki a sanyaye bawai dan yaji fadan da aketa masa bitansa ba tun faruwar wancan al'amarin saida dan tunanin yanzu shi taya zai iya fuskantar bakin da abokan sa musamman ma samir yayi masa " Khalil ko yaje kasar waje karatu sai ya dawo" Me yale university kace Billyboy ya fada yana tintsirewa da wata dariya irinta ayi dai mugani samir ko dake duba list din abinci da waitress ta kawo masa dan yi musu order abunda zasu ci cewa yayi dude yale university jami'ar ce mai kyau amma naso ka zabi stanford uni baba Stanford duniya ce yanzu haka na tura musu duk wasu credentials nawa admission kowane lokaci zai iya fita Khalil da izuwa wannan lokacin ya fara hawa sama da dariyar da Billyboy yake masa girgiza kai yayi alamar No No No ina son yale university ya fad'a adame kafin cikin matukar fusata ya saka kafa ya daki kujerar da Billy saiji yayi yadaki sauran teburan da aka ajiyewa wasu abinci suna ci anan take daga abincin har teburin da kuma kujera ya Billy yake kai suka zube kasa Ai kuwa hankalin kowa ya dawo. Kan Billy dake kwance a kasa samir kuma wani kallo yake aikawa Khalil din na wannan wane irin banzan wasa ne Khalil kuwa da har jikin sa wani b'ari yake tsabar fuahi baima ko san kallon da samir din yake masa idon sa akan Billyboy yana jiran ya gani ko zai iya ramawa Wanan tazarcin da Khalil yayiwa Billy yayi matukar hassala shi musamman ma daya ga yan matan dake me zai wasu ma har dariya suke jefo masa kasa-kasa wannan sosai yayi tasiri gurinnk'ara tunzura Billyboy cikin sauri ya tashi ya nufo Khalil yana cewa kai dan ubanla ni zakaiwa raahin mutumci duda kokarin da samir yayi dan ganin ya dakatar da Billyn amma ina. Har ya kai ga jikin Khalil din sun kacame da wani sabon fad'a da Khalil gangancin fad'a da khalil kwai yayi domin duda yafi Khalil din karfi amma yasan Khalil yafisa karfin zuciya hannuwa Billy ya murd'e dake kokarin riko wuyan sa yasaka d'aya kafar sa ya kwashe k'afafun Billy ai kuwa saiga Billy kasa tim kafin ma ya gama jin dumin kasa Khalil din ya d'agosa sama ya jefasa cikin wasu teburan cin abincim kamar wani kayan waki bai gama shanye wannan azabar yaji Khalil din sake damko sa ya k'arasa karya kafar teburan da suka kakkarye a guron da nufin banka masa a fuska. Samir da wasu mutanen suka rirrikesa dak'yar suka iya suka k'waci Billyboy daga rikon da Khalil din yayi masa fuskan Billy kamar wanda yayi karo da bishiya tayi sumtul musamman gefen bakin sa Wannan wane irin jahilci da dak'ik'anci ne Kyc? Samir ne yake zazzage masa tsantsar bacin ransa da takaicin da zuciyar sa keji game da abinda yayiwa abokin su wlh kyc da dai irin wannan bak'in halin naka bazaka tab'a abokai ba a rayuwar ka saidai ka kare a haka bara kaji kyc ko dabba ya fadi hakan ne yana nuna dan yatsan sa a fuskar Khalil din ko dabba bazata yi irin wannan dabbanci da kayi ba. Jin wannan kalma ta dabban fa abokin sa ya kirasa dashi yasa cikin fushi ya kira sunan sa SAMIRRR cikin alamar ka kiyaye harshen ka. Ko nima dukana zaka yi Khalil? cikin d'aga murya shima yake masa maganar fine ka dake ni Kyc wannan karon ya matso daf da Khalil Khalil din ko motsi baiyi ba yasa yayi taku. biyu bayan kafin yakai hannun sa gurin fuskar Khalil din yana k'yasta yatsun sa da cewa da irin wannan zafin zuciyar Khalil babu wata nasara da zaka iya cimmawa a rayuwa ka bi a hankali da zuciya domin kamar yadda ka rasa mu. ayau idon kawai zai kaika Amerika amma ba karatu saboda ba kada hakuri zama a aji yana gama fadar wannan ya juya a fusace yaji Billyboy suka fice daga restaurant din. Khalil kuwa yafi rabin awa a tsaye a gurin yana maida ajiyar zuciya kafin ya zira hannun sa a aljihun sa ya cire wasu kudin da shi kansa bai san nawa bane yayiwa wata waitress da sukayi cirko-cirko a guri d'aya sauran ma'aikatan gurin suna Allah-Allah kada fushin zuciya ya dawo kansu Da sauri waitress din daya kira ta k'araso jikinta na bari bai ce mata komai ba ya bata wayannan kudin...... Ku gyara b'arnar da akai muku fuuu ya wuce yabar waitress din nan rike da baki Ashe yana da mutunci ta fada tana cigaba da kallon sa tafiyar sa har ya fice am burge ni ta k'ara fada wannan karon kam da karfi. KO BAKAJI BANE maganar Abba ta dawo dashi daga duniyar data aura tunanin sa kamar wanda yayi mummu nan mafarki haka ya d'ago tareda samun kansa yana gyadawa Abba kai "ehh naji Abba in sha Allahu zanyi du abunda kace idan za'a dauki rayuwar sa ko ya fad'i kalma d'aya da Abba ya fada ba zai iya ba amma kuma harda wani bada amsar cewa ya fahimta da yake kuma anyi arashi shima Abban nasiha ce yayi masa akan yazamo mai hakuri da kuma kare martabar gidan su ko kadan bai fahimci cewa bada Khalil yayi magana ba hoton sa ne kawai nnan Abba ya sallamesa. Nagode Abba saida safe ya fada yana tashi yafita Abba kuwa binsa da kallo yayi cikin wani yanayin tausayi d'an nasa yana jin kaunar sa aran sa nan ya shige yi masa addu'o'i a bayyane ****** Washi gari ta kama monday kenan ya shirya cikin kananan kaya riga ce mai gajerun hannu launin ja mai d'abbara-d'abbaran bakin wanda jeans ne daya karawa shigar tasa armashi ya taje sumar nan tayi lif-lif kamar bak'in balarane agogon hannun sa ya saka sai takanlmi kirar gucci da ake yayi bayan ya gama feshe kansa da turarrika masu shegen kamshi designers farin glass dinsa kawai yamakala a idon sa jakar laptop dinsa ya rataya kafin ya dauko k'i sallar sa ya lafa aikuwa ya fito ma sha Allah D'akin umma ya fara zuwa inda ya tadda su karima suna breakfast aikuwa da sauri daga Karima har Khalid Khariyya da Kasim suka shiga gaishe shi dan kada suyi wani laifi dan sosai suke tsoron sa ba dai Karima da ko zaka kwana kana rantse mata kan cewa Khalil baya shaye-shaye bata jin zata iya yarda Mutumin da akullum neman haryar dazai ci zalin su yake indai yana gida ranar kamar anyi mutuwa kowa shan jinin jikin sa yake ba duka ba zagi amma sai mutum ya sha tsallen kwado kamar ba gobe k'arin abun mamakin ma wai harda su umma da momy kamar suma tsoron nasa suke ji babban abun haushi da takaicin ma irin yadda umma ke nuna tafi son sa fiyeda su. Ya bude baki zai tambaye su ina umma sai jiyo muryar ta yayi daga bangaren kitchen ta fito rike da flask. Sadauki haka take kiran sa ka fito kenan ehh umma ya fada fuskar sa ba yabo babu falla sa ya kara da cewa ina kwana umma lpfiya lau Ibrahim ta amsa cikin kulawa kafin ya d'ora da cewa Ibrahim ka zamo mai karbar abunda rayuwa tabaka koda kuwa ba shine zabin daka nema ba kayi hakuri kayiwa mahaifan ka biyayya kaji Ibrahim da wata kulawa ta musamman take masa nasiha kafin tace kayi sauri kaje kada ka makara Nagode ua kawai ya fada ya nufi kofar fita aran sa yana jin dama ace umma ce ta haife sa dan tafi kowa tausayin da son sa Ita ko umma da har lokacin take shimasa albarka har ya fice su Karima ta jiyo sun magana kasa-kasa amma da yale da turanci suke yi yasa ta daka musu harara kawai zaku yi sauri ku kammala cin abincin ku wuce makaranta ko sai kun gama gulmar da kuka saba Gulmar umma kam sun saba dan duk sanda suka ga tana rawar kafa akan Khalil sai sun tattauna zafin da hakan yake musu da junan su amma cikin turanci dan sun san ummar bata ji ko yanzun ma Karima ce tacewa Kasim yanzu bara ka gani albarka zata saka masa aikuwa basu rufe baki ba kuwa umma ta fara zuba masa tuwan albarka yayin da zai fita Kasim ne ya dubi Karima wow kamar kin d'ora a bakin ta kuwa Hmmm ai dama nasani mune fa kadai bata tokawa albarka ubangiji amma shi da yake dan gwal ne gashi bai nema ba ma ya samu Jinjina kai kawai Kasim din yayi alamun lallai akwai gyara cikin ramarin umma kafin yayi ajiyar numfashi yace Allah ya kyauta dai-dai sanda umman ta jiyo su Zaune yake akan kujera mai zaman mutum daya kan sa a kasa yayin da momy keyi masa nasihar sanin ciwon kai sosai ta masa jan kunne akan bin dokokin makaranta da kiyaye fushin zuciya da rike addu'a a duk sanda yaji bacin ran ya taso masa Ka rika cewa A'uzubillahi mishshaidanirrajim wannan ingantacce maganin sukar fushi ne daga Annabi (saw) Kwarai ko ya sani amma shi yana rasa abunda yake danne harshen sa daga ambaton Allah a zuciyar sa yana jin rashin kyautawar abubuwan dayake aikatawa amma ya rasa dalilin wanan zafin zuciya irin nasa da kuma k'ank'atar abun zai iya b'ata masa rai Ganin lokacin yaja momy ta takaita zancen ta da Allah ya kareka daga shrrin mutum da aljanu kaje ka kada ka makara kaji to momy kawai ya fada cikin ladabi kafin ya fice izuwa harabar gidan motar sa kirar GLK da Abba yayi masa kyautar a shagalin bikin zagayowar haifuwar sa da yayi kafin zuwan sa Amerika ita yanufa dan yasa laminu mai kula da fulawoyin gidan ya wanke masa ita tas tun jiya Key yayi mata ya danyi worming dinta kafin yayi horn mai gadi ya walle masa gate ya fice " Karar fashewa yaji kuma da alama motor sa ce aka daka sakamakon girgizar daya ji tayi, d'okawar tayi dai-dai da lokacin daya kai hannun sa dan kashe sautin kid'a wacce tayi sanadin zamewar hannun nasa daga madannin daya kama ya danna wohoho kar ku so kuga yanda zuciyar sa tayi baki wani dokawar bacin rai take yi kamar wanda ake doka tanbarin yakin duniya ake doka tambarin yakin duniya na uku cikin ta nan take i danuwan sa suka kada sukayi jajir Second d'aya bai kara shafewa a cikin motar ba ya fito fuuuu, Dalibai masu wucewa kuwa tsaitsayawa suka yi suna labartawa wayanda basu ga faruwar abun ba kan kace kwabo an zagaye gurin anata maganganu kowa da abunda yake fadawa abokin sa nan dai aka shiga maida zance, Shi ko Khalil ganin bumpar motar sa a kasa ga kuma singnals dinsa duk sun tarwatse ne yasa ya manta gurin da yake domin a zuciyar sa kawai hango kansa yake cikin wani masifaffen sansanin yak'i Cikin daga murya ya dubi daliban da suka taru a gurin ! 𝙐𝘽𝘼𝙉 𝙒𝘼𝙔𝙀 𝙔𝘼 𝘿𝘼𝙆𝘼𝙍 𝙈𝙐𝙉 𝙈𝙊𝙏𝘼? yanda ya fada cikin masifa kai kace da wasu yara yan primary yake magana ba yan jami'a ba. Babu wanda ya tanka masa saima darewa da akayi a gefe da gefe dan bashi damar ganin motar da tayi masa hakan ai kuwa kamar an kara ninka bacin ransa ganin wanda yayi bar nar har wannan lokacin bai fito dan ganin abunda ya aikata ba wane shafaffe daman ne haka da zai nuna masa iko a garin kano, "Ina karya ne wallahi babu wanda ya isa" Da wanan shawarar da zuciyar sa ta d'ora sa a kaine ya karasa jikin motor inda baka iya ganin komai sakamakon tinted glass da aka zagaye ko ina dashi, Fuskar nan kamar zata tarwatse irin yanda ya daureta yana mai dukan glass din motar da nufin a bude saboda baya jin akwai sauran saboda baya jin akwai sauran kalmomin da suka rage a bakin sa daga cikin motar kuwa tunda abun ya faru take rike da kunneyen ta cikin matukar tsoro ita kanta sautin bugawar motar ta tsorata ta sosai tasani ko iya wannan sautin kad'ai abun tashin hankali ne balle kuma illar da zata iya biye bayan sa, Bawai tana jin tsoron fitowa bane daga motar saidai tsawon wannan lokacin tana tariyo yanda abun ne ya faru daki-daki kokarin take ta gano daga inda aka samu matsalar. Kwarai tasan laifinta ne amma kuma ta yaya? tambayar da tasa komar da tunanin ta tun daga farkon fitowa daga gida bayan tayi wanka ta shirya tsaf fuskar ta tamkar farin wata a daren goma sha hudu Daga shiga toilet har zuwa kammala shiryawa babu wani kuskure ta fada cikin ranta tana mai kara baza tunaninta a faifai dan samun wata marikar da zata iya alakan ta sanadin da wannan hatsarin " Bayan na hattama shiryawa Ammi ta kwalo min kira dan yin breakfast na fita da sauri bayan na amsa ina mai nufar dining area inda Ammi da Abi Suhaima Hanan Iman da Imran suka kusan kammalawa na gaishe da su daban-daban sannan na janyo kujera na zauna zan iya tuna tambayar da Abi ya fara min daga zaunawa ta mai sunan mama ya kike jin yau din a matsayin ranar ki ta farko a jami'a? Murmushi nayi har sai bayan dana hadiye abincin dayake bakin na cikin damuwa sosai nace Abi tsoro nake ji Haba dai karamar zakanya ta nikam me zai iya tsoratar min dake nifa ba matsoraci bane bansani ba dai ko a gurin Amminki kika dauko tsoro ya fada cikin sigar tsokana Ammi ko da taga alamar hira na kokarin kacemewa tsakanina da Abi wata maganar ta kawo dan ture wannan Nace kinyi magana Dan ladi direba kuwa? Ammin ta tambaya Haba Ammi ba mun riga da mun kai karshen wannan maganar ba ni gaskiya bana so Dan ladi yakai ni ni zan tuka motar zan fashe da kuka Wanda yasa Abi ya karba zancen da cewa wane irin Dan ladi kuma? To meye amfanin koyon motar da tayi kenan idan kullum. Dan ladi ne zai rika kai ta makaranta har zuwa yaushe zata jaraba koyan da tayi? Dama ai kai kullum kana bayanta nifa tsorona kda taje ta bugawa wani motar sa kawai ina laifin suna. zuwa da Dan ladi kafin nan sai. ta rika tukawa da kanta a'a ban yarda da Dan ladi ya rika kai mamana makaranta Abi ya fada yana mikewa daga gurin alamar ya gama To ya fada cikin mamakin inda ya jefar da wayar sa sai lulubar jikin sa yake mamana kira min wayata naji da sauri kuwa na laluba number sa nakira Wayar ce a hannun kujerar tsakiyar falo inda ya fara zaunawa kafin ya karaso gurin dinning din ban katse kiran ba har yaje gurin ya dauka ganin har wannan lokacin ban katse ba yadaga kiran yace ki fadawa maman ki kwalliya ta burge ni kit ya kashe Babu bukatar sanar da ita domin already na saka a soeaker ne wani kallon zaka sani rayi masa yayin da daga mu har shi muka kwashe da dariyar ta Ku kuma zaku yi ku kare ne kowa ya wuce makaranta ko kuma sai kun tsaya batawa masu kaiku makaranta lokaci 𝔻𝔸𝕂𝕐𝔸𝕌 ayanzu nagano inda matsalar ta faro Ammi ce silar wannan matsalar kina tsoron na bugawa wani mota kuma ga hakan ya faru ta fada a fili, " Adai-dai wannan lokacin ne taga tsaya a kan gashin motar ta wanda ko ba'a fada mata ta san wanda tayiwa barna ne saidai hango yanayin masifar datake tattare dashi ya tsorata ta, tana cikin shwarar sauka gashin ko a'a taga ya kara dukan gilashin cikin matukar fusata, aiko ba shiri ta zuga lokaci guda zuwa kasa wanda yabawa Khalil din damar kai hannu dan falla ma ko uba waye wannan lafiyayyen mari kafin kuma ya fito dashi cikin motar yaci masa kaniya, Cak hannun ya taya kamar wanda aka tsayar da remote, ya kasa karasawa a kyakkyawar fuskar da i danuwan sa sukai masa tozali dasu, wannan fuskar ko ba'a fadawa mutum iya kallonta kadai ya isa shaidar cewa iskar wucewar mari bai taba gigin wucewa ta gefen fuskarta ba, Sauran daliban da suka yi dafifi dan jiyo sautin kukan wanda ke cikin motar nan ganin irin zafin da Khalil din ya kwaso, ai bazai yuyu bama wanda yayi wannan b'arnan ya sha, dole ayi wacce za'a yi ganin yanda dramar zata kai karshe ne yasa daliban tsayawa dan more kallo bawai dan ba'a fara lectures ba, Jin shuru har yanzu ba'a alamun kwalla kara ba yasa wasu suka fara lekowa dan ganin abunda ke faruwa musamman wayanda ke daya dashen motar da basa iya hango komai da wani madaukakin mamaki suka kallon sa ya wani saki ido, hanci da baki ga kuma hannun da har wannan lokacin yake sakale a isaka, shi baiyi abunda ya kamata ba kuma ya wani yi tsaye a gurin kamar an dasa shi, Nan fa kowa ya fara watsewa yana nufar aji, kowa da abunda da yake fada aikin banza kunga yanda ya wani zo kamar jikan iliya dan mai karfi kai kace wata tsiyar zai tsinana amma ji yanda ya kare a tsinkar fure sauran daliban baki daya suka kwashe da dariya, "A cikin motar kuwa tun bayan data sauka gilashin taga tahowar hannu kan fuskar ta a tsorace ce ta kai hannayen ta ta dafe kumatun ta dan kare su daga saukar wannan azababben farmaki, Seconds daya, biyu, uku, saida ta kirga seconds har goma ta hanyar amfani da bugawar da zuciyarta keyi cikin da mamaki ta bude i danuwan ta da har wannan lokacin suka a rufe dan tagama sadakarwa fa sai jikinta ya karbi bakon al'amarin da a tarihin rayuwar ta ba'a taba ba, A hankali ta d'ago i danuwan ta dan ganin abunda ya tare fadowar wannan farmaki, daram kirjin ta ya buga matashi ne kyakkyawa a fuska kamar bazai yi masifa ba, kallon sa tayi sannan tayi kasa da idon ta, saboda kwarjinin da yayi mata, Khalil akwai kwarjini gashi ba daukan rai ni amma yau kamar ba Khalil nima bayi mamakin Khalil wanda mata basa gaban sa, amma bari nayi ahuru🙃 Cikin muryarta dake fita kamar yaro na gangar fashewa da kuka tace kayi hakuri dan Allah, 🙏 Sai a sannan ne yaji ya dawo hayyacin sa cikin second biyu kwakwalwar sa ta rika tariyo masa abun kunyar dayi, Tofa masu karatu yau Khalil har yasan yayi abun kunya duniya kenan Nan take haushin kansa ya kamashi, ko arzikin amasata bata ci ba da sauri yabar gurin motar yanufa tasa, bumper sa dake tashe a kasa ya dauka ya saka a boot din motar sa yarufe ya nufi department din su. Yana mamakin kansa anya shine kuwa maiyake faruwa dashi ne haka, ******************* 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 MHT HOSPITAL Tsawon mako guda kenan an kasa shawo kan matsalar maganar momy babu irin kokarin da Dr. Harun baiyi ba wanda takai har consultants aka rika kira suna zuwa na musamman domin matsalar momy amma har wannan lokacin abun saidai ma ace cigaba yake wucewar rana zuwa take da wani sabon salon sauyawar rashin lafiyar izuwa wani abun daban domin kan yau dai iya matsalar magana ce kawai take fama dashi, amma a yau cigaban lamarin yakai har ciwon sashe mata fara kamata ada tana iya komai da hannayen ta gurin yin nuni ko yin bayanin abunda take bukata amma a yanzu damar haka ma bata da, Yanzu momy idan kaga irin halin azabar ciwon da take ciki saika tausaya mata, Masu zuwa dubiya kuma wasu da hawaye suke barin d'akin Abba kan sa baya iya mallakar kan sa a duk lokacin daya zo dubata sai yayi mata hawaye dan haka ne ma yayi magana da Dr. Harun akan yayi musu duk wani shirye-shirye daya kamata na fitar da ita izuwa manya Asibitocin duniya, Akwai wata asibiti a Mumbai ta kasa Indiya suna da k'warewa akan matsololi irin wannan ina ganin acan yakamata ku kaita, shawarar da Dr. Harun din yabawa Abba sosai kuma yayi na'am da shawarar domin dama ya yarda kwarewar India a fannin kiwon lafiya, Yau ya rage saura kwana biyu su cika zuwa India yazo asibitin Umma ce sai su Khairat da Kausar wayanda tun safe da Bala direba ya kawo suke nan har yanzu da agogo ya buga biyar saura kwata suka kawowa su umma tunda momy bata iya cin komai sai duren sa a wani dogon tube ganin Abba ya shigo duka suka gaishe dashi cike da girmamawa shima cikin nuna kulawa da y'anyan sa ya amsa yana jin wani tausayin su na kara danne zuciyar sa musamman ma daya kara kai idon sa yaga halin da momyn su take ciki, Kausar ne taje gaban gadon tarike hanun momyn ta momy har yanzu baki tashiba momy kinsan saidake nake iya barci akirjin ki yau momy kinki tashi kullum ina nan momy dan Allah kitashi kince komai nake so zakimun momy ina son jin muryan ki najima banji muryan kiba babu yaya Khalil kema baki nan Kuka takeyi sosai gabaki daya d'akin hawaye ne afuskan su kuka suke sosai, Khairat ce tazo tarike hannun kausar tana fadin haba autan momy kidai na kuka in momy taji bazata jidadi ba momy in sha Allahu zata samu lafiya oooo auti khairat kullum kice mun momy zata samu lpa amma har yanzu ko magana batayi, Kuka take sosai gurin Abba ta nufa Abba kowa yaki tashe mun momy na Abba kai katashe ta nasan zata tashi intaji kana magana nasan momy tana jin maganan ka ko yau she kamata magana tanjin maganan ka kuma kullum tanace mana muji maganan ka Hannayen Abba tarike tana rokon sa akan yatashe masa momyn ta, Khalisat ma tazo gurin Abba katashe mana momyn mu muna bukatar ta , Khairat Khalisat Kulthum Kausar kuka suke sosai Abba yadube su yace in sha Allahu momyn ku zata samu sauki kucigaba damata Addu'a gobe zamu tafi Indiya insha Allahu momyn ku da kafaffun ta zata dawo gida Kulthum tace Abba ance duk wanda yabar kasan sa baya dawowa kasan sa darai mu kalm kar afitar mana da momyn mu abarmana ita zamuta mata Addu'a Abba yace addu'anku take bukata kawai yanzu Bala yana ciran ku awaje kuje kuka Kausar tasa ita agun momyn ta zata zauna da lallashi Abba yabita ta tafi Bayan tafiyan su Abba ya gadon da momyn ke kwance kamar mai bacci ya wuce kai tsaye ya riko hannunta da irin salon da Abban ne kadai keyi mata yasa ta bude idanuwan ta a hankali cikin nasa daya kafeta dasu ko k'iftawa ba yayi saida suka jima ahaka kowa da abunda yake sakawa aran sa kallon da Abban ke yi mata kallone na cikakken so da kauna wanda tausayin yake kara hura wutar ruruwar su a zuciyar sa. 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲 KAUYE GUMA Yanayin garin yana matukar dadi wa mazauna garin babu wata hayaniya mai tada hankalin mazauna garin babu wata damuwa acikin zuciyar su farin ciki ne yake tahanikin acikin arayuwar su kowa kagani harkan gaban sayake cikin matukar farin ciki da annashuwa, "Wata yarinya ce zaune agaban wata bishiya tayi tagumi farace sol bata da kiba sosai kyakyawace sosai ajin farko al-k'alamina bazai musultamuku yadda kyawun ta yake ba duk tayi wani iri gabaki daya babu kwanciyan hankali atattare da ita babu nutsuwa tafada duniyar tunani, Magana takeyi cikin zuciyar ta shin dagaske ni ba y'ace kamar kowa ba tsinto ni akayi mai yasa inna jummai bata sona kamar su Hauwa da maryam mai yasa kullum nake zama abun musgunawa agun inna jummai bana jindadi agidan sai Baffah yana nan Baffah ne kawai yake sona sai kuma Maryam komai Baffah yayi masu Hauwa yana mun shin dagaske maganan da ake fada bani da kowa ni y'ar tsuntuwace wacce bata san kowa nataba mai yasa ako da yauahe inna sai ta duke ni mai yasa bana samun farin ciki agidan mu sai Baffah yana nan, tunuwa da maganan Baffah tayi alokacin da yashigo gida yasamu Inna jummai tana dukan ta, Bintu kowa da kika gani akwai tasa kaddaran dan Allah yayi ki yar tsutuwa bashi sai zaki zargir kaddaran kiba ko kuma iyayan ki Bintu ina ji ajiki na iyayan ki suna son ki kuma nasan har yanzu basu fitar da ranganin kiba inkina raye Bintu ina son ki rayu cikin farin ciki, tabbas ina fatan wata rana kiga naki iyayen ki Bintu dukan abunda Jummai zatamiki kiyi hakuri wata rana sai labari in sha Allahu Allah ubangiji zaikawo miki miji nagari wanda zai kula da rayuwar ki, Bintu ina son kisani aduk inda kike kisani Allah yana tare dake kuma Addu'a ta tana tare dake Bintu Bintu ina son kisani kimai da al'amuran ki zuwa ga Allah kiyi dogoro na gaskiya gare shi kiyi aiki da bin shar'an sa sababi ki aminta dacewa lallai wanda yake gudanar da al'amura daga sama zuwa kasa masani da abin dayake iyakance dukkan al'amuran ta kowace fusaka ma'abocin cikin abin da yaso yana kewaye dake da ludufi irin na illimin sa da kyautatawa da dudanarwa wanda ba wanda zai iya cikin halitu ko wani haziki ya fahimce karki shgaltu da sha'anin ki kibe dan bautawa ubangijin ki kiyi yakinin cewa dukan wanda yadogara gareshi to fah ya isar masa kuma zai kasance amintattan ce daga hudura kuma yasamu cikekken nutsuwa da kwanciyan hankali kinji Bintu na Bintu tabbas zakiyi farin ciki arayuwar ki Allah zai kawomi ki miji nagari wanda zai kula dake da rayuwar ki, ubangiji Allah yana sane dake zai kawo miki mafita arayuwar ki kuma in sha Allahu iyayen ki Allah zai hadaku da yarddan sa Allah yamiki Albarka diyar albarka, dukan abun da jummai zatamiki kikasance mai hakuri nasan kina hakuri kikara wata rana sai labari in sha Allahu Bintu tace nagode Baffah kuma in sha Allahu zankasance mai hakuri aduk indanake ai nika kaine komai na Baffah bani da tamkar ka aduniya nan Tunani take sosai Alili tafe yake babu nutsuwa atare da shi a yanzu burin sa shi ne wannan bakon halitan yatashi yau kimanin wata guda kenan amma bai san yadda kan sa yake ba tafiya yake yana magana har yazo zai wuce sai yaci karo da Bintu zaune itama cikin duniyar tunanin da kowa yasan Bintu afagen tunani ako ina kaga Bintu indai batare da maryam ba to cikin tunani take, Alili ya ambaci sunan ta Bintu Bintu Bintu kamar yana magana da dutse babu alaman taji sa har ta amsa masa tabbas Bintu abun atausaya mata ne duba da yadda rayuwar ta ke tafiya kowa yasan Bintu agarin tun tana yarinya aka tsunto ta akoda yaushe inna Jummai sai tayi mata gori harda duka badun Baffah ba da rayuwar Bintu yajima da tarwatsaiwa duk da rashin gatan da Bintu bata dashi amma Allah yamata farin jini ga sanyi hali uwa uba kyawun ta tabbas Bintu batayi kama da y'an garin ba duk da suma Allah yazuba musu kyau ubangiji Allah yamata ruwan kyau, Alili yatabata yace Bintu tunanin mai kikeyi haka tun dazo ina magana amma shuru kamar ina magana da dutse Babu komai ya Alili haba Bintu yazakice babu komai bayan nagan cikin tunani cewar Alili babu komai ya Alili kawai kaina ke mun ciwo bana jin dadi ne Taya zakiji dadi bayan babu wata nutsuwa atare dake Bintu kaf gari nan kowa yasan babu farin ciki da kike samu a gidan ku Bintu rayuwar ki abun tausayi ne amma kisani kowa da kallan tasa jarabawa da Allah yake daurawa bawan sa arayuwa kici rai damuwa aran ki wata rana sai labari dama ubangiji Allah yana jaraftar bawan sa akan abubuwa da yawa dan ya gwanda imanin ka Kiduba fa kigani yau wata guda kenan wannan mutumun dana tsunto sa bai san yadda kan sa yake ba Allah yana jarafta bawan sa aduk sanda yaso wani baya gani wani baya ji wani mahaukaci ne wani yana kwance bashi da lafiya to Bintu duk abunda yasame ki kimika lamuran ki zuwa ga mahalincin ki kiroki Allah yashiga cikin lamuran ki kefa kina da lafiyan ki kuma kina cikin haiyacin ki amma kinga shi wannan mutumin dana tsunto bai san yadda kan sa yake ba Bintu rayuwar nan abun tsoro ne amma Allah ne maganin komai arayuwa Nasani ke mai hakuri ne Bintu tabbas in Allah yasa kinada rabon ganin iyayen ki zaki gan su Nasiha sosai yamata yace taje gida anjima in sha Allahu zaizo Maiyasa kowa yace nayi hakuri wata rana sai labari magana Bintu takeyi cikin zuciyar ta Tabbas Alili tana girmama Alili a rayuwar ta dan bayan Baffah Alili yabata gudumawa sosai arayuwar ta kuma kullum cikin nasiha yake mata akoda yaushe in suka hadu da Alili har bata son su rabu saboda yana ibemata kewa *Godiya sosai tamasa kuma tamasa alkawarin in sha Allahu zata cire damuwa aran ta kuma zata tayasa da Addu'a mutumin da Alili ya tsunto sa Allah yabashi lafiya 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲 KAUYEN GUMA "Kauye ne babba wanda kowa harkan gaban sa yake kauye ne wanda kan su ahade yake " BUSHAR wani matashi ne wanda kafgarin kowa tsoron sa yake babban mutum ne mai jiki sosai amma kyakyawa ne afuska Bushar matashi ne wanda matasan garin tsoran sa yake yagama adaban garin duk abunda yace shi akeyi Bushar atsarin sa baya magana biyu matashi magidanci duk suna tsoron sa saboda yana amfani da sihiri ajikin sa, Bushar yana matu kar son Bintu, Bintu kyakyawace kuma yarinyace dan shekarun ta bazasu wuce shekara shataraba ko ashirin Bintu yarinya ce mai farin jini amma babu wanda ya isa yace yana son ta saboda Bushar Duk abunda inna Jummai takeyi mata bata yarda tayi agunda Bushar zaiji saboda akwai wani rana da yamata rashin mutumci akan tanunawa Bintu yatsa Alili yakasance yana son Bintu amma tsoron Bushar yahana sa fada mata cewa yana son ta ******* 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 BABBAN BIRNIN TARAYA ABUJA Anguwar Area one manya-manyan gidaje nagani wanda tsaru wansu bazasu musultuba ina cikin kallon tsarowan gidajen ne idanuwa na suka sauka akan wani kangararran gida wanda tsaruwan sa yasa saida naji kamar zan sume Kallon gidan nake naka ajikin gidan anyi rubutu da manyan b'ak'i Abun dana gani anrubuta shine "ZURIYAN MANGA Zuriyan manga zuriya ce wanda akaf fadin duniya nan kowa yasan da zaman ta Allah yabasu kudi da sukan su ba su san adadin kudin su ba Babban gida ne mai kyau sosai irin sosai dinan family house ne gida ne kana gani kasan mazauna gidan kudi tazauna agun kaf duniya tasan da zamanta ko wani kamfani akwai hanun jarin su aciki zuriyan manga zuriya ne na masu kudi da mulki masu fada aji hata kasashen waje kowa yasan da zuriyan manga masu kudi ne, Babban gida ne ya tsaru tsaruwa sosai dinan part-part ne daban-daban agidan Alhaji Abdulkadir shine kakan gidan Alhaji Abdulkadir babban dan kasuwa ne yana da kamfanuni masuyawa shima kasan sa baisan adadin kudin sa ba, Alhaji Abdulkadir matan sa biyu ne umma safiyya itace uwar gida y'ay'an ta uku, musa shine babban d'anta kuma shine babba agun mahaifin su sai Abubakar sai autan su majindah Sai amaryan Alhaji Abudulkadir zulaihat yaron ta daya sadarn Yaran sunta so cikin girmama junan su inkagan su yadda suke da sadarn bazaka tabacewa ba uwan daya ba Musa da Abubakar kasuwancin baban su suka dauka sukace su bazasuyi wani dagon karatu ba Sadarn shukuma tun yana karami yake son yazamo likita dan haka baban sa da yayyun sa suka goya masa baya wajan cikan burin sa Alh. Musa ya aura matar sa laila yaran ta biyu Abdulkadir sai ummisalm Sai Abubakar ya aura matan sa Ramlatu yaran su biyu mansoor da sageer Sadarn kam kasan india yatafi karatun sa yana cikin karatun sa Allah yadashi da sarah jami'an su daya amma ita akasan tane soyayya mai karfi tashiga sakanin su mai karfi har suka fara magan aure Sadarn yasanarwa yayan sa musa kuma ya goya masa baya kowa yayi na'am da batun da sadarn yakawo musu saboda sadarn d'an laile ne basu sha wahala wajan basu auran sarah ba saboda kowa yasan da zaman zuriyan manga Sarah macce wacce bata daukan rai ni batashiga tsafgan da banata ba magana ba bata cikayi ba shiyasa su hajia laila suke jin haushin ta akan wai komai za'ayi sai ace sai anji tabakin sarah Shekaran sarah biyar da auran su Allah bai bata haifuwa ba nan fa su Laila suka fara magana ae juyace ita Cikin ikon Allah sarah tasamu ciki murna wajan zuriyan manga ba'a magana kamar akanta akafara haifuwa b'akin ciki kamar yakashe hajia Laila Sarah tahaifu lapiya haifu danta namiji mai kama da ita sak yaron yaci suna siddaharth Yaro yaci sunan sa Siddahrth kyakyawa ne gashi miskili bai cika son magana ba inkaga Siddarth na magana yana tare da ummin sa ne ko daddyn sa Yana da shekara biyar a duniya ummin sa tasake haifuwan twins duka maza kyawawa da su masha Allahu Siddarhth yana matukar son su "Siddarhth ina matukar son aekin soja burin sa kenan yana gama secondery school din sa America karatu domin cikan burin sa Siddaharth bai son hayaniya dan haka baya shiga cikin ta yana rayuwar sa cikin farin ciki duk da baya Nageria amma akoda yaushe suna tare da daddyn sa awaya haka kawai daddyn sa yana zuwa masa yana rayuwar sa cikin farin ciki da annashuwa daddyn sa ya sakar masa kudi yana abun da yake so Raj abokin Siddahrth ne, Raj yakalla Siddahrth yace haba haba yanzu abun dakakeyi kana kyauta wa, dan kaga Allah yayi ka kyakyawa ana son ka amma kai ako dayaushe babu abunda ka iya sai wulakanta macce maiye riban hakan yanzu kullum zoey takirani tana kuka wai ka ki kula ta meyasa, again Siddahrth bai kula saba Raj ransa yabaci ai dole kashareni saboda ina fada maka gaskiya Siddahrth ya dobe sa yace haba Raj nasha fadamaka bana son mace irin zoey sbd zoey bata da aji nifa natsana mace mai tallan kan ta kaima kasani ban son macce da zatace tana son namiji plx kadaina mun maganan zoey banaso Raj bai sake ce masa komai ba yabar d'akin "Twins din ummi Arjun da Aaraw kyawawa ne sosai kamanin su daya sak saidai halin su ya banban ta Aaraw shi yana da saukin hali kowa nasane bashi da shariya akoda yauahe murmushi ne kwance akan fuskan sa, amma Arjun komai nasa daban ne akwai uban miskilanci har yafi brothers din Siddahrth baya son magana baya murmushi saidai idan yana tare da y'an uwan sa ne, Arjun ne sanye cikin k'anan kaya masha Allah yamasa kyau sosai yafito sik india parlo yafito yataran da ummin su wajan ta yanu fa sanda-sanda har ya iso bayan ta bata saniba har ya isa bata saniba rufe mata idanuwa yayi yayi shuru yana son yaji abun da ummin sa zata fada dan d'abi un sune shi da Aaraw idan sunyiwa ummin su haka to sai suyi shuru suna jiran tafada sunan daya daga cikin su Shuru ummi tayi tana tunanin cikin zuciyar ta wani d'anlelan tane yamata haka daga cikin su, numfasawa tayi can kuma sai tace Arjun yada rufemun idanuwa na, Arjun murmushi yayi yadawo gaban ta yace ummi na fadamun meyasa kullum idan daya daga cikin mu yamiki haka kike gane mu bayan komai namu iri daya ne hata turaran mu komai meysa kike gane mu fad'amun sirrin yadad'a yana daga mata gira' murmushi tayi tace Arjun kenan nice fa mahaifiyar ku daga jiki na kuka fito taya bazan gane kayana ba, Aaraw ne yafito cikin shiga irin na d'an uwan sa yana fadin afadamun mai ake kullawa babu ni, murmushi ummi tayi tace zo auta na kasan nafi jidakai akan kowa, Tura baki Aaraw yayi yace haba ummi ai nikam karki sa Arjun yare nani bayan dukan mu rana daya mukazo duniya, murmushi ummi tayi tace kuma haka ne auta na sake wage baki yayi yace kuma kinsake fada Arjun kallon sa yake irin na kafara fusatani fa da shagwaban ka idan Aaraw yana shagwaba wa ummin sa kamar yaro dan shekara uku, Kama hannu sa tayi tace zo shagwabebe na riko hannun Arjun tayi taman nasu akirjin ta ta fara musu magana da akoda yauahe inzasu fita sai ta musu addu'a tafara zuba musu tana tofa musu cikin kunwan su sai da tagama tafara musu nasiha cikin sanyi muryan ta Arjun tabbas kana da hakuri amma kana da zafin zuciya abun da baidace ace kaji haushin saba sai kaji gashi baka son murmushi acikin mutani hakika murmushi yana da sihiri duk lokacin da ka yiwa masoyin ka sai yaji dadi da farin ciki duk sa'ar da ka yiwa makiyi sai ka sanya shi nadama ga wanda baka san shi ba kuwa in kayi masa murmushi yanzu zai zama masoyin ka sa'anan kuma ga lada da za a samu a wurin Allah dan Allah Arjun ka yawai ta murmushi bakasan yadda rayuw zata kasance ba karka duba daulan dakake ciki abunda nake so dakai kasan yayya zuciyar ka aduk inda kake rayuwar nan babu tabbas acikin ta kowa gani da kalan tasa jarafta duk abun da yasamu mutum to 𝙈𝙐𝙆𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝙄 𝙉𝙀 𝘿𝘼𝙂𝘼 𝘼𝙇𝙇𝘼𝙃 dan haka kazamo mai sanyaya zuciyar ka, Kallon Aaraw tayi tace nidai nasan kai mai hakuri ne ako ina dan haka kacigaba da hakuri kaji auta na Allah yashiga cikin lamuran ku y'ay'ana wallahi ina kaunar ku Allah yabaku mata nagari wanda zasu kulamun daku ko bayan rai na Sosai nasihan ummin su tashige su kama hannaye ta sukayi Arjun yafara magana cikin sanyi muryan sa maidadin saurara yace ummi na kisa banso araina mun hankali ne shiyasa akoda yauahe nake zama fuskana ahade zuciya ta zafi take mun idan aka rai na mun hankali shiyasa bana bada fuska ummi na kijigaba damun addu'an dakika saba sosai suka mata magana maidadi taji dadi sosai hartaji ina da haka kowa yakw da yaran sa ita kam tayi sa'a a rayuwar ta, ruko hannayen ta sukayi suka saka ta atsakiya suka fara tafiya Aara kwantar da kan sa yayi ajikin ummin sa yana zuba mata shagwaba Arjun ko kallon ida yake baiyi ba shifa wannan shagwaban tana bashi haushi sai kace mace har bakin moton su taraka su 𝘗𝘢𝘳𝘵 12 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘺𝘢 𝘥𝘰𝘣𝘪 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘺𝘢 𝘬𝘢𝘮𝘢𝘵𝘢 𝘧𝘢 𝘮𝘶𝘫𝘦 𝘮𝘶𝘥𝘶𝘣𝘢 𝘶𝘯𝘤𝘭𝘦 𝘮𝘶𝘴𝘢 𝘮𝘶𝘯𝘫𝘪𝘮𝘢 𝘣𝘢 𝘮𝘶𝘫𝘦𝘣𝘢 𝘬𝘶𝘮𝘢 𝘬𝘢𝘴𝘢 𝘢𝘬𝘰𝘥𝘢 𝘺𝘢𝘶𝘴𝘩𝘦 𝘴𝘢𝘪 𝘺𝘢 𝘵𝘢𝘮𝘣𝘢𝘺𝘢 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘺 𝘮𝘶 𝘩𝘢𝘳 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘺 𝘺𝘢𝘨𝘢𝘫𝘪 𝘥𝘢𝘺𝘪 𝘮𝘢𝘯𝘢 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘢 𝘮𝘶𝘫𝘦 𝘩𝘢𝘣𝘢 𝘺𝘢𝘯𝘻𝘶 𝘥𝘢𝘯 𝘈𝘭𝘭𝘢𝘩 𝘮𝘶𝘯 𝘬𝘺𝘢𝘶 𝘵𝘢 𝘬𝘦 𝘯𝘢𝘯 𝘬𝘢𝘴𝘢𝘯 𝘸𝘢𝘭𝘭𝘢𝘩𝘪 𝘥𝘶𝘬 𝘭𝘢𝘪𝘧𝘪𝘯 𝘬𝘢 𝘯𝘦 𝘺𝘢𝘧𝘢𝘥𝘢 𝘺𝘢𝘯𝘢 𝘬𝘢𝘳𝘢 𝘩𝘢𝘥𝘢 𝘧𝘶𝘴𝘬𝘢 𝘢𝘪 𝘬𝘢𝘴𝘢𝘯 𝘣𝘢𝘯𝘴𝘰𝘯 𝘻𝘶𝘸𝘢 𝘨𝘪𝘥𝘢𝘯 𝘥𝘢 𝘻𝘢'𝘢𝘯𝘢 𝘮𝘶𝘯 𝘬𝘢𝘭𝘭𝘰𝘯 𝘥𝘢 𝘣𝘢𝘪 𝘬𝘢𝘮𝘢𝘵𝘢 𝘣𝘢𝘯𝘦, 𝘬𝘰𝘥𝘢𝘪 𝘣𝘢𝘬𝘢 𝘴𝘰𝘯 𝘴𝘶𝘮𝘮𝘢𝘺𝘢 𝘵𝘢 𝘨𝘢𝘯𝘬𝘢 𝘣𝘢 𝘢𝘦 𝘸𝘢𝘭𝘭𝘢𝘩𝘪 𝘬𝘰 𝘺𝘢𝘺𝘢 𝘻𝘢𝘬𝘢𝘺𝘪 𝘚𝘶𝘮𝘮𝘢𝘺𝘢 𝘥𝘢𝘪 𝘺𝘢𝘳 𝘶𝘸𝘢𝘯 𝘬𝘢𝘤𝘦 𝘬𝘶𝘮𝘢 𝘬𝘢𝘯𝘸𝘢𝘳 𝘬𝘢𝘤𝘦 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘺𝘢𝘧𝘢𝘥𝘢 𝘺𝘢𝘯𝘢 𝘩𝘢𝘥𝘢 𝘳𝘢𝘪, 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘬𝘢𝘴𝘢𝘯 𝘈𝘶𝘯𝘵𝘺 𝘚𝘢𝘳𝘢𝘩 𝘣𝘢𝘴𝘰𝘯 𝘨𝘢𝘯𝘪𝘯 𝘮𝘶 𝘵𝘢𝘬𝘦𝘣𝘢 𝘮𝘢𝘪𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘴𝘢𝘪 𝘮𝘶𝘯𝘫𝘦 𝘨𝘪𝘥𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘮𝘶 𝘴𝘢 𝘮𝘢𝘪 𝘴𝘢 𝘢 𝘰𝘧𝘧𝘪𝘴 𝘥𝘪𝘯 𝘴𝘢 , 𝘢'𝘢 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘺 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘮𝘶𝘫𝘦 𝘩𝘢𝘳 𝘨𝘪𝘥𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘥𝘢𝘯 𝘩𝘢𝘬𝘢 𝘴𝘢𝘪 𝘬𝘢𝘧𝘢𝘥𝘢 𝘮𝘢𝘯𝘢 𝘳𝘢𝘯𝘥𝘢 𝘻𝘢𝘮𝘶 𝘫𝘦, 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘨𝘢𝘴𝘬𝘪𝘺𝘢 𝘯𝘪 𝘬𝘢𝘮 𝘺𝘢𝘯𝘻𝘶 𝘣𝘢𝘯𝘪 𝘥𝘢 𝘵𝘪𝘮𝘦𝘴 𝘢𝘮𝘮𝘢 𝘬𝘢𝘣𝘢𝘳𝘪 𝘪𝘯 𝘯𝘢𝘴𝘢𝘮𝘶 𝘭𝘰𝘬𝘢𝘤𝘪 𝘴𝘢𝘪 𝘮𝘶𝘫𝘦 𝘺𝘢𝘧𝘢𝘥𝘢 𝘺𝘢𝘯𝘢 𝘤𝘪𝘨𝘢𝘣𝘢 𝘥𝘢 𝘥𝘢𝘯𝘯𝘢 𝘭𝘢𝘱𝘵𝘰𝘱 𝘥𝘪𝘯 𝘴𝘢, 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘱𝘭𝘦𝘢𝘴𝘦 𝘮𝘢𝘯𝘢 𝘣𝘳𝘰, 𝘰𝘩𝘩 𝘮𝘺 𝘎𝘰𝘥 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘺𝘢𝘧𝘢𝘥𝘢 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘬𝘢𝘴𝘢𝘯 𝘬𝘸𝘢𝘯𝘢𝘯 𝘢𝘪𝘬𝘪 𝘺𝘢 𝘮𝘶𝘯 𝘺𝘢𝘸𝘢 𝘣𝘢𝘯𝘢 𝘴𝘢𝘮𝘶𝘯 𝘭𝘰𝘬𝘢𝘤𝘪𝘯 𝘬𝘢𝘪𝘯𝘢 𝘬𝘢𝘴𝘢𝘯 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘺 𝘺𝘢𝘮𝘢𝘴𝘢 𝘮𝘶𝘯 𝘢𝘬𝘢𝘯 𝘴𝘢𝘪 𝘯𝘪𝘯𝘦 𝘻𝘢𝘯 𝘬𝘰𝘮𝘢 𝘬𝘢𝘶𝘺𝘦 𝘢𝘦𝘬𝘪 𝘬𝘶𝘮𝘢 𝘬𝘢𝘴𝘢𝘯 𝘣𝘢𝘴𝘰𝘯 𝘻𝘶𝘸𝘢 𝘯𝘢𝘬𝘦 𝘣𝘢 𝘵𝘰𝘩 𝘢𝘬𝘢𝘪 𝘯𝘢𝘬𝘦 𝘢𝘪𝘬𝘪𝘯 𝘸𝘢𝘯𝘤𝘦𝘯 𝘬𝘢𝘳𝘰𝘮𝘢 𝘣𝘢𝘥𝘢𝘯 𝘮𝘢𝘩𝘦𝘦𝘳 𝘣𝘢 𝘥𝘢 𝘣𝘢𝘣𝘶 𝘢𝘣𝘶𝘯𝘥𝘢 𝘻𝘢𝘯 𝘪𝘺𝘢 𝘬𝘢𝘶𝘺𝘦𝘯 𝘴𝘶𝘯𝘤𝘪𝘬𝘢 𝘬𝘢𝘶𝘺𝘢𝘯𝘤𝘪 𝘯𝘦 𝘬𝘶𝘮𝘢 𝘴𝘶𝘯𝘤𝘪𝘬𝘢 𝘬𝘢𝘭𝘭𝘰𝘯 𝘮𝘶𝘵𝘢𝘯𝘪 𝘬𝘢𝘮𝘢𝘳 𝘴𝘶𝘯 𝘴𝘢𝘮𝘶 𝘵𝘷 𝘈𝘭𝘭𝘢𝘩 𝘣𝘢𝘥𝘢𝘯 𝘮𝘢𝘩𝘦𝘳𝘳 𝘣𝘢 𝘬𝘰 𝘥𝘢 𝘩𝘢𝘬𝘢 𝘻𝘢𝘯 𝘥𝘢𝘸𝘰 𝘣𝘢𝘣𝘶 𝘸𝘢𝘯𝘪 𝘢𝘣𝘶𝘯 𝘢𝘳𝘻𝘪𝘬𝘪 𝘥𝘢𝘯𝘢𝘺𝘪 𝘺𝘢𝘬𝘢𝘳𝘪𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘯𝘢 𝘺𝘢𝘮𝘶𝘴𝘢 𝘧𝘶𝘴𝘬𝘢 𝘬𝘢𝘮𝘢𝘳 𝘸𝘢𝘯𝘥𝘢 𝘢𝘬𝘢 𝘮𝘢𝘴𝘢 𝘥𝘰𝘭𝘦 , 𝘈𝘢𝘳𝘸𝘢 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘢𝘪 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘺 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘣𝘢 𝘸𝘢𝘯𝘤𝘦𝘯 𝘬𝘢𝘶𝘺𝘦𝘯 𝘻𝘢𝘬𝘶 𝘬𝘰𝘮𝘢 𝘣𝘢 𝘬𝘰 𝘦𝘩𝘩 𝘩𝘢𝘬𝘢 𝘺𝘢𝘧𝘢𝘥𝘢 𝘢𝘮𝘮𝘢 𝘢𝘪 𝘣𝘢𝘴𝘩𝘪 𝘣𝘢𝘯𝘦 𝘢𝘮𝘮𝘢 𝘬𝘢𝘪𝘮𝘢 𝘴𝘢𝘯𝘪𝘯 𝘬𝘢𝘯𝘬𝘢 𝘯𝘦 𝘣𝘢𝘯𝘢 𝘴𝘰𝘯 𝘻𝘶𝘸𝘢 𝘬𝘰 𝘸𝘢𝘵𝘢 𝘬𝘢𝘶𝘺𝘦 𝘬𝘢𝘸𝘢𝘪 𝘥𝘢𝘯 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘺 𝘯𝘦 𝘸𝘢𝘭𝘭𝘢𝘩𝘪 𝘬𝘢𝘴𝘢𝘯 𝘢𝘳𝘢𝘺𝘶𝘸𝘢 𝘵𝘢 𝘣𝘢𝘣𝘶 𝘢𝘣𝘶𝘯𝘥𝘢 𝘯𝘢𝘵𝘴𝘢𝘯𝘢 𝘬𝘢𝘮𝘢𝘳 𝘻𝘶𝘸𝘢 𝘬𝘢𝘶𝘺𝘦 𝘢𝘮𝘮𝘢 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘺 𝘣𝘢𝘣𝘶 𝘸𝘢𝘯𝘥𝘢 𝘺𝘢𝘬𝘦 𝘵𝘢𝘬𝘶𝘳𝘢𝘸𝘢 𝘥𝘢 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘢 𝘬𝘢𝘮𝘢𝘳 𝘯𝘪 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸𝘢 𝘮𝘶𝘳𝘮𝘶𝘴𝘩𝘪 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘺𝘢𝘮𝘢 𝘴𝘶𝘯𝘢𝘯 𝘬𝘢𝘶𝘺𝘦𝘯 𝘥𝘢 𝘻𝘢𝘬𝘶𝘫𝘦 𝘺𝘢𝘧𝘢𝘥𝘢 𝘺𝘢𝘯𝘢 𝘥𝘢𝘨𝘢 𝘮𝘢𝘴𝘢 𝘨𝘪𝘳𝘢, 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘨𝘢𝘯𝘪𝘯 𝘢𝘬𝘸𝘢𝘪 𝘻𝘰𝘭𝘢𝘺𝘢 𝘢𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘢𝘯 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸𝘢 𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘣𝘢𝘪 𝘴𝘢𝘬𝘦 𝘬𝘶𝘭𝘢 𝘴𝘢𝘣𝘢 𝘺𝘢 𝘬𝘢𝘶𝘥𝘢 𝘧𝘶𝘴𝘬𝘢𝘯 𝘴𝘢, 𝘈𝘢𝘳𝘸𝘢 𝘨𝘢𝘯𝘪𝘯 𝘺𝘢 𝘬𝘢𝘶𝘥𝘢 𝘧𝘶𝘴𝘬𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘣𝘢𝘪 𝘴𝘢𝘬𝘦 𝘮𝘢𝘴𝘢 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘢 𝘣𝘢 𝘴𝘢𝘣𝘰𝘥𝘢 𝘺𝘢𝘴𝘢𝘯 𝘬𝘰 𝘺𝘢𝘮𝘢𝘴𝘢 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘢 𝘣𝘢𝘻𝘢𝘪 𝘬𝘶𝘭𝘢𝘴𝘢𝘣𝘢 𝘢𝘮𝘮𝘢 𝘢𝘳𝘢𝘯𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘤𝘦𝘸𝘢 𝘸𝘢𝘯𝘯𝘢𝘯 𝘬𝘢𝘳𝘰𝘯 𝘴𝘩𝘪𝘮𝘢 𝘥𝘢𝘴𝘩𝘪 𝘻𝘢 𝘢𝘵𝘢𝘧𝘪 𝘬𝘢𝘶𝘺𝘢𝘯 𝘯𝘢𝘯, 𝘉𝘢𝘺𝘢𝘯 𝘶𝘮𝘮𝘪 𝘵𝘢𝘬𝘰𝘮𝘢 𝘱𝘢𝘳𝘭𝘰 𝘯𝘦 𝘥'𝘢𝘬𝘪𝘯 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘺 𝘵𝘢𝘯𝘶𝘧𝘢 𝘴𝘢𝘮𝘶𝘯 𝘴𝘢 𝘵𝘢𝘺𝘪 𝘺𝘢𝘯𝘢 𝘻𝘢𝘶𝘯𝘦 𝘢𝘬𝘢𝘯 𝘨𝘢𝘥'𝘰𝘯 𝘴𝘢 𝘬𝘶𝘴𝘢 𝘥𝘢𝘴𝘩𝘪 𝘵𝘢 𝘯𝘶𝘧𝘢 𝘵𝘢𝘻𝘢𝘶𝘯𝘢 𝘢𝘨𝘦𝘧𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘬𝘸𝘢𝘯𝘵𝘢𝘳 𝘥𝘢 𝘬𝘢𝘯𝘵𝘢 𝘵𝘢𝘺𝘪 𝘢𝘬𝘢𝘧𝘢𝘥'𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘢 𝘵𝘢𝘧𝘢𝘳𝘢 𝘤𝘪𝘬𝘪𝘯 𝘴𝘢𝘯𝘺𝘪𝘯 𝘵𝘢 𝘣𝘢𝘳𝘬𝘢 𝘥𝘢 𝘴𝘢𝘱𝘪𝘺𝘢 𝘧𝘢𝘳𝘪𝘯 𝘤𝘪𝘬𝘪𝘯𝘢 𝘫𝘪𝘯𝘫𝘪𝘯𝘢 𝘢𝘨𝘢𝘳𝘦 𝘬𝘢 𝘮𝘪𝘫𝘪𝘯𝘢 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘺𝘯 𝘚𝘪𝘥𝘥𝘢𝘳𝘩𝘵𝘩 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘺𝘯 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘺𝘯 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘩𝘪𝘬𝘪𝘬𝘢 𝘯𝘢 𝘥𝘢𝘥𝘦 𝘪𝘯𝘢 𝘳𝘰𝘬𝘰𝘯 𝘈𝘭𝘭𝘢𝘩 𝘳𝘶𝘸𝘢 𝘺𝘢 𝘣𝘢𝘯𝘪 𝘵𝘦𝘬𝘶 𝘯𝘢 𝘳𝘰𝘬𝘦𝘴𝘩𝘪 𝘧𝘶𝘳𝘦 𝘺𝘢𝘣𝘢𝘯𝘪 𝘭𝘢𝘮𝘣𝘶 𝘯𝘢 𝘳𝘰𝘬𝘦𝘴𝘩𝘪 𝘸𝘢𝘯𝘥𝘢 𝘻𝘢𝘯𝘺𝘪 𝘳𝘢𝘺𝘶𝘸𝘢 𝘥𝘢𝘴𝘩𝘪 𝘴𝘢𝘪 𝘺𝘢𝘣𝘢𝘯𝘪 𝘬𝘢𝘪 𝘩𝘢𝘬𝘪𝘬𝘢 𝘬𝘢𝘪 𝘯𝘦 𝘯𝘢𝘸𝘢 𝘥𝘶𝘬 𝘳𝘪𝘯𝘵𝘴𝘪 𝘥𝘶𝘬 𝘸𝘶𝘺𝘢 𝘬𝘢𝘪 𝘯𝘢𝘬𝘦 𝘴𝘰 𝘥𝘢 𝘥𝘶𝘬𝘬𝘢𝘯 𝘴𝘰𝘺𝘢𝘺𝘺𝘢𝘳 𝘵𝘢𝘩 𝘮𝘪𝘫𝘪𝘯𝘢 𝘢𝘣𝘢𝘳 𝘢𝘭𝘣𝘢𝘩𝘢𝘳𝘪 𝘯𝘢, 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘺 𝘺𝘢 𝘥𝘶𝘣𝘦𝘵𝘢 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘢𝘬𝘰𝘥𝘢 𝘺𝘢𝘶𝘴𝘩𝘦 𝘴𝘩𝘪𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘯𝘢𝘬𝘦 𝘬𝘢𝘳𝘢 𝘴𝘰𝘯 𝘬𝘪 𝘥𝘢 𝘬𝘢𝘪𝘯𝘢𝘳 𝘬𝘪 𝘬𝘪𝘯𝘢 𝘧𝘢𝘳𝘢𝘯𝘵𝘢 𝘮𝘶𝘯 𝘳𝘢𝘪𝘯𝘢 𝘥𝘢 𝘬𝘢𝘭𝘭𝘢𝘮𝘢𝘯 𝘬𝘪 𝘥𝘢 𝘣𝘪𝘺𝘢𝘺𝘺𝘢𝘯 𝘬𝘪 𝘢𝘨𝘢𝘳𝘦 𝘯𝘪 𝘈𝘭𝘭𝘢𝘩 𝘺𝘢 𝘮𝘪𝘬𝘪 𝘢𝘭𝘣𝘢𝘳𝘬𝘢 𝘪𝘯𝘢 𝘴𝘰𝘯 𝘬𝘪 𝘪𝘳𝘪𝘯 𝘴𝘰𝘴𝘢𝘪 𝘥𝘪𝘯𝘢𝘯 𝘈𝘭𝘭𝘢𝘩𝘶 𝘺𝘢𝘤𝘪𝘬𝘢 𝘳𝘢𝘺𝘶𝘸𝘢𝘳 𝘮𝘶 𝘥𝘢 𝘧𝘢𝘳𝘪𝘯 𝘤𝘪𝘬𝘪 𝘈𝘭𝘭𝘢𝘩 𝘺𝘢𝘣𝘢𝘳 𝘮𝘶𝘯 𝘬𝘦 𝘮𝘢𝘵𝘢 𝘵𝘢 𝘪𝘯𝘢 𝘴𝘰𝘯 𝘬𝘪 𝘵𝘢𝘳𝘦 𝘥𝘢 𝘬𝘢𝘶𝘯𝘢𝘳 𝘬𝘪 𝘣𝘢𝘣𝘺 𝘯𝘢 𝘗𝘢𝘳𝘵 13 𝘒𝘢𝘳𝘢 𝘬𝘸𝘢𝘯𝘵𝘢𝘳 𝘥𝘢 𝘬𝘢𝘯𝘵𝘢 𝘵𝘢𝘺𝘪 𝘢𝘬𝘪𝘳𝘫𝘪𝘯 𝘴𝘢 𝘵𝘢𝘤𝘦 𝘬𝘢𝘪 𝘬𝘢𝘮 𝘩𝘢𝘳 𝘺𝘢𝘯𝘻𝘶 𝘣𝘢𝘻𝘢𝘬𝘢 𝘥𝘢𝘪𝘯𝘢 𝘬𝘪𝘳𝘢𝘯𝘢 𝘥𝘢 𝘣𝘢𝘣𝘺 𝘣𝘢 𝘬𝘰 𝘬𝘢 𝘨𝘪𝘳𝘮𝘢 𝘧𝘢, 𝘮𝘶𝘳𝘮𝘶𝘴𝘩𝘪 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘺 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘢𝘸𝘢𝘫𝘢𝘯 𝘮𝘢𝘵𝘢𝘯𝘢 𝘯𝘪𝘬𝘢𝘮 𝘫𝘢𝘳𝘪𝘳𝘪 𝘯𝘦, 𝘶𝘮𝘮𝘪 𝘵𝘢 𝘥𝘶𝘣𝘦 𝘴𝘢 𝘵𝘢𝘤𝘦 𝘺𝘢𝘶𝘸𝘢 𝘬𝘶𝘯𝘺𝘪 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘢 𝘥𝘢 𝘚𝘪𝘥𝘥𝘢𝘳𝘩𝘵𝘩 𝘬𝘶𝘸𝘢, 𝘦𝘩𝘩 𝘮𝘶𝘯𝘺𝘪 𝘢𝘦 𝘺𝘢 𝘬𝘢𝘸𝘰 𝘮𝘶𝘯 𝘬𝘢𝘳𝘢𝘯 𝘬𝘪 𝘸𝘢𝘪 𝘣𝘢𝘬𝘪 𝘤𝘪𝘬𝘢 𝘴𝘰𝘯 𝘬𝘶𝘭𝘢 𝘥𝘢𝘴𝘩𝘪𝘣𝘢, 𝘜𝘮𝘮𝘪 𝘵𝘢𝘤𝘦 𝘈𝘭𝘭𝘢𝘩 𝘴𝘢𝘳𝘬𝘪 𝘮𝘺 𝘴𝘰𝘯 𝘢𝘦 𝘬𝘶𝘸𝘢 𝘬𝘶𝘭𝘶𝘮 𝘴𝘢𝘪 𝘮𝘶𝘯𝘺𝘪 𝘸𝘢𝘺𝘢 𝘥𝘢𝘴𝘩𝘪 𝘈𝘭𝘭𝘢𝘩 𝘥𝘢𝘪 𝘺𝘢𝘥𝘢𝘸𝘰 𝘮𝘢𝘯𝘢 𝘥𝘢𝘴𝘩𝘪 𝘤𝘪𝘬𝘪𝘯 𝘬𝘰𝘴𝘩𝘪𝘯 𝘭𝘢𝘱𝘪𝘺𝘢 𝘈𝘭𝘭𝘢𝘩 𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘨𝘢𝘮𝘢 𝘬𝘢𝘳𝘢𝘵𝘶𝘯 𝘴𝘢 𝘭𝘱𝘺, 𝘋𝘢𝘧 𝘮𝘢𝘯𝘨𝘢𝘳𝘪 𝘣𝘢 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘥𝘢 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘴𝘶𝘬𝘢 𝘥𝘢𝘸𝘰 𝘨𝘪𝘥𝘢 𝘬𝘰𝘸𝘢 𝘺𝘢 𝘸𝘶𝘤𝘦 𝘥'𝘢𝘬𝘪𝘯 𝘴𝘢 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘬𝘢𝘪 𝘵𝘢𝘴𝘢𝘺𝘦 𝘵𝘰𝘪𝘭𝘦𝘵 𝘺𝘢 𝘸𝘶𝘤𝘦 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘸𝘢𝘯𝘬𝘢 𝘩𝘢𝘥𝘦 𝘥𝘢 𝘢𝘭𝘰𝘭𝘢 𝘣𝘢𝘺𝘢𝘯 𝘺𝘢 𝘬𝘢𝘮𝘮𝘢𝘭𝘢 𝘺𝘢 𝘧𝘪𝘵𝘰 𝘨𝘢𝘯𝘪𝘯 𝘣𝘢𝘪𝘨𝘢 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘣𝘢 𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘯𝘶𝘧𝘪 𝘣𝘦𝘥𝘳𝘰𝘰𝘮 𝘥𝘪𝘯 𝘴𝘢 𝘥𝘢 𝘴𝘢𝘭𝘭𝘢𝘮𝘢 𝘺𝘢𝘯𝘢 𝘴𝘩𝘪𝘨𝘢 𝘺𝘢𝘨𝘢 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘢𝘬𝘢𝘯 𝘣𝘦𝘥 𝘥𝘪𝘯 𝘴𝘢 𝘳𝘪𝘬𝘦 𝘥𝘢 𝘮𝘢𝘳𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘯𝘢 𝘫𝘶𝘺𝘢𝘸𝘢 𝘢𝘦 𝘥𝘢 𝘴𝘢𝘶𝘳𝘪 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘺𝘢𝘯𝘶𝘧𝘪 𝘣𝘦𝘥 𝘥𝘪𝘯 𝘨𝘢𝘯𝘪𝘯 𝘩𝘢𝘥𝘪𝘯 𝘥𝘢 𝘥𝘢𝘯 𝘶𝘸𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘬𝘦 𝘤𝘪𝘬𝘪 𝘯𝘦 𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘬𝘢𝘳𝘪𝘴𝘢𝘸𝘢 𝘥𝘢 𝘴𝘢𝘶𝘳𝘪 𝘺𝘢𝘯𝘢 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘢 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘤𝘪𝘸𝘰𝘯 𝘬𝘢 𝘺𝘢𝘵𝘢𝘴𝘩𝘪 𝘥𝘢 𝘴𝘢𝘶𝘳𝘪 𝘺𝘢 𝘥𝘢𝘶𝘬𝘰 𝘮𝘢𝘴𝘢 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘪𝘯 𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘣𝘢𝘴𝘩𝘪 𝘺𝘢𝘴𝘩𝘢 𝘣𝘢𝘺𝘢𝘯 𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘺𝘢 𝘨𝘺𝘳𝘢𝘮𝘢𝘴𝘢 𝘬𝘸𝘢𝘯𝘤𝘪 𝘺𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘴𝘩𝘪 𝘬𝘶𝘮𝘢 𝘺𝘢𝘵𝘢𝘧𝘪 𝘮𝘢𝘴𝘢𝘭𝘢𝘤𝘪 𝘥𝘢 𝘵𝘶𝘯𝘢𝘯𝘪𝘯 𝘥𝘢𝘯 𝘶𝘸𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘣𝘢𝘺𝘢𝘯 𝘢𝘯 𝘪𝘥𝘢𝘳 𝘥𝘢 𝘴𝘢𝘭𝘭𝘢𝘩 𝘬𝘰 𝘈𝘥𝘥𝘶'𝘢 𝘣𝘢𝘪 𝘵𝘴𝘢𝘺𝘢 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘣𝘢 𝘺𝘢 𝘯𝘶𝘧𝘪 𝘨𝘪𝘥𝘢 𝘬𝘢𝘪 𝘵𝘴𝘢𝘺𝘦 𝘣𝘦𝘥𝘳𝘰𝘰𝘮 𝘥𝘪𝘯 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘺𝘢 𝘯𝘶𝘧𝘢 𝘴𝘢𝘮𝘶𝘯 𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘢𝘨𝘦𝘧𝘦𝘯 𝘨𝘢𝘥𝘰𝘯 𝘴𝘢 𝘥𝘢 𝘢𝘭𝘢𝘮𝘢 𝘫𝘪𝘬𝘪𝘯 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘴𝘢𝘶𝘬𝘪 𝘥𝘢 𝘴𝘢𝘶𝘳𝘪 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘺𝘢 𝘯𝘶𝘧𝘦 𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘧𝘢𝘳𝘢 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘢 𝘺𝘢𝘫𝘪𝘬𝘪𝘯 𝘬𝘢 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘯𝘢𝘴𝘩𝘢 𝘧𝘢𝘥𝘢 𝘮𝘢𝘬𝘢 𝘬𝘢𝘺𝘪 𝘢𝘶𝘳𝘦 𝘴𝘩𝘪𝘯𝘦 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘪𝘯 𝘥𝘢 𝘮𝘢𝘵𝘴𝘢𝘭𝘢𝘯 𝘬𝘢 𝘬𝘢𝘪𝘮𝘢 𝘬𝘢𝘴𝘢𝘯 𝘩𝘢𝘬𝘢, 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘣𝘢𝘪 𝘬𝘶𝘭𝘢 𝘴𝘢𝘣𝘢 𝘺𝘢 𝘸𝘶𝘤𝘦 𝘵𝘰𝘪𝘭𝘦𝘵 𝘸𝘢𝘯𝘬𝘢 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘺𝘢 𝘥𝘢𝘶𝘳𝘢 𝘢𝘭𝘰𝘭𝘢 𝘺𝘢𝘧𝘪𝘵𝘰 𝘺𝘢𝘨𝘢𝘯𝘪𝘯 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘩𝘢𝘳 𝘺𝘢𝘯𝘻𝘶 𝘣𝘢𝘪 𝘧𝘪𝘵𝘢 𝘣𝘢 𝘺𝘢 𝘬𝘢𝘶𝘥𝘢 𝘧𝘶𝘴𝘬𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘯𝘻𝘶 𝘴𝘢𝘪 𝘺𝘢𝘬𝘢𝘳𝘢 𝘮𝘢𝘴𝘢 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘢 𝘢𝘬𝘢𝘯 𝘢𝘶𝘳𝘦 𝘢𝘦 𝘬𝘶𝘸𝘢 𝘬𝘢𝘳𝘢 𝘮𝘢𝘴𝘰 𝘬𝘶𝘴𝘢 𝘥𝘢𝘴𝘩𝘪 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘩𝘢𝘣𝘢 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘥𝘢𝘯 𝘬𝘢𝘨𝘢 𝘯𝘢𝘥𝘢 𝘮𝘶 𝘥𝘢𝘬𝘢𝘪 𝘪𝘯𝘢 𝘮𝘢𝘬𝘢 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘢 𝘴𝘢𝘪 𝘬𝘢𝘮𝘶𝘯 𝘴𝘩𝘶𝘳𝘶 𝘢𝘦 𝘻𝘢𝘬𝘢 𝘴𝘢𝘬𝘦 𝘤𝘪𝘸𝘰 𝘯𝘦 𝘻𝘢𝘬𝘢𝘨𝘢 𝘸𝘢𝘯𝘥𝘢 𝘻𝘢𝘪 𝘣𝘢𝘬𝘢 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘪 𝘺𝘢𝘧𝘢𝘥𝘢 𝘺𝘢𝘯𝘢 𝘩𝘢𝘥𝘢 𝘳𝘢𝘪 𝘢𝘭𝘢𝘮𝘢 𝘳𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘣𝘢𝘤𝘪 𝘴𝘰𝘴𝘢𝘪 𝘴𝘵𝘪𝘭𝘭 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘣𝘢𝘪 𝘬𝘶𝘭𝘢 𝘴𝘢𝘣𝘢 𝘴𝘢𝘪 𝘮𝘶𝘳𝘮𝘶𝘴𝘩𝘪 𝘥𝘢 𝘺𝘢𝘮𝘢𝘴𝘢 𝘢𝘪 𝘬𝘶𝘸𝘢 𝘨𝘢𝘯𝘪𝘯 𝘩𝘢𝘬𝘢 𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘧𝘪𝘥𝘢 𝘢𝘥'𝘢𝘬𝘪𝘯, 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘣𝘢𝘪 𝘬𝘶𝘭𝘢 𝘴𝘢𝘣𝘢 𝘺𝘢 𝘴𝘩𝘪𝘮𝘧𝘪𝘥𝘢 𝘥𝘢𝘥𝘥𝘶𝘮𝘢 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘴𝘢𝘭𝘭𝘢𝘩 𝘣𝘢𝘺𝘢𝘯 𝘺𝘢 𝘪𝘥𝘢𝘳 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘢𝘥𝘶'𝘰𝘪𝘯 𝘴𝘢 𝘱𝘢𝘳𝘭𝘰 𝘺𝘢 𝘯𝘶𝘧𝘢 𝘬𝘢𝘪 𝘵𝘴𝘢𝘺𝘦 𝘥'𝘢𝘬𝘪𝘯 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘺𝘢 𝘯𝘶𝘧𝘢 𝘺𝘢𝘯𝘢 𝘴𝘩𝘪𝘨𝘢 𝘢𝘪 𝘬𝘶𝘸𝘢 𝘴𝘶𝘯𝘢 𝘬𝘢𝘭𝘭𝘰𝘯 𝘫𝘶𝘯𝘢 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘺𝘢 𝘩𝘢𝘥𝘢 𝘳𝘢𝘪 𝘺𝘢 𝘬𝘢𝘶𝘥𝘢 𝘧𝘶𝘴𝘬𝘢 𝘢𝘥𝘰𝘭𝘦 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘧𝘶𝘴𝘩𝘪, 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘧𝘢𝘩𝘪𝘮𝘵𝘢𝘳 𝘩𝘢𝘬𝘢 𝘯𝘦 𝘺𝘢𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘻𝘰 𝘸𝘢𝘫𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘺𝘢 𝘵𝘴𝘢𝘺𝘢, 𝘴𝘩𝘪𝘬𝘶𝘮𝘢 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘬𝘢𝘳𝘢 𝘬𝘢𝘶𝘥𝘢 𝘧𝘶𝘴𝘬𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘺𝘪, 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘬𝘢𝘳𝘢 𝘮𝘢𝘵𝘴𝘰 𝘬𝘶𝘴𝘢 𝘥𝘢𝘴𝘩𝘪 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘺𝘢 𝘵𝘴𝘶𝘨𝘶𝘯𝘢𝘯 𝘺𝘢𝘬𝘢𝘮𝘢 𝘬𝘶𝘯𝘯𝘶𝘸𝘢𝘯 𝘴𝘢 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘯𝘢𝘵𝘶𝘧𝘢 𝘢𝘮𝘶𝘯 𝘢𝘧𝘶𝘸𝘢 𝘣𝘢𝘻𝘢𝘯 𝘬𝘢𝘳𝘢𝘣𝘢, 𝘮𝘶𝘳𝘮𝘶𝘴𝘩𝘪 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘢𝘪 𝘬𝘢𝘪 𝘯𝘦 𝘬𝘢𝘴𝘢𝘯 𝘮𝘢𝘵𝘴𝘢𝘭𝘢𝘯 𝘬𝘢 𝘢𝘮𝘮𝘢 𝘬𝘢 𝘬𝘢𝘤𝘦 𝘬𝘢𝘪 𝘣𝘢𝘻𝘢𝘬𝘢 𝘺𝘪 𝘢𝘶𝘳𝘦 𝘣𝘢 𝘣𝘢𝘺𝘢𝘯 𝘢𝘶𝘳𝘦 𝘯𝘦 𝘬𝘢𝘸𝘢𝘪 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘪𝘯 𝘮𝘢𝘵𝘴𝘢𝘭𝘢𝘯 𝘬𝘢, 𝘣𝘢𝘸𝘢𝘪 𝘣𝘢𝘯 𝘴𝘰𝘯 𝘢𝘶𝘳𝘦 𝘣𝘢𝘯𝘦 𝘩𝘢𝘳 𝘺𝘢𝘯𝘻𝘶 𝘣𝘢𝘯𝘨𝘢 𝘸𝘢𝘯𝘥𝘢 𝘯𝘢𝘬𝘦 𝘥𝘢 𝘣𝘶𝘳𝘪𝘯 𝘢𝘶𝘳𝘢 𝘣𝘢 𝘯𝘦 𝘬𝘢𝘴𝘢𝘯 𝘯𝘢𝘴𝘩𝘢 𝘧𝘢𝘥𝘢 𝘮𝘢𝘬𝘢 𝘪𝘯𝘢 𝘺𝘢𝘸𝘢𝘯 𝘨𝘢𝘯𝘪𝘯 𝘵𝘢 𝘢𝘮𝘢𝘧𝘢𝘳 𝘬𝘪 𝘯𝘢, 𝘈𝘢𝘳𝘢𝘸 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘦𝘩𝘩 𝘩𝘢𝘬𝘢 𝘯𝘦 𝘢𝘮𝘮𝘢 𝘬𝘶𝘮𝘢 𝘵𝘰 𝘢𝘪 𝘯𝘢 𝘮𝘪𝘫𝘪 𝘮𝘪𝘫𝘪𝘯 𝘮𝘢𝘤𝘤𝘦 𝘩𝘶𝘥𝘶 𝘯𝘦 𝘬𝘢𝘺𝘪 𝘢𝘶𝘳𝘢𝘯 𝘪𝘯𝘺𝘢 𝘴𝘰 𝘥𝘢𝘨𝘢 𝘣𝘢𝘺𝘢 𝘪𝘯𝘬𝘢 𝘴𝘢𝘮𝘶 𝘸𝘢𝘤𝘤𝘦 𝘬𝘢𝘬𝘦 𝘥𝘢 𝘣𝘶𝘳𝘪𝘯 𝘢𝘶𝘳𝘢 𝘣𝘢 𝘴𝘢𝘪 𝘬𝘢 𝘢𝘶𝘳𝘦 𝘵𝘢 𝘣𝘢 , 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘢𝘪 𝘯𝘢𝘴𝘩𝘢 𝘧𝘢𝘥𝘢 𝘮𝘢𝘬𝘢 𝘯𝘪 𝘮𝘪𝘫𝘪𝘯 𝘮𝘢𝘤𝘦 𝘥𝘢𝘺𝘢 𝘯𝘦 𝘥𝘢𝘯 𝘩𝘢𝘬𝘢 𝘢𝘥𝘥𝘶'𝘢 𝘬𝘢𝘸𝘢𝘪 𝘻𝘢𝘬𝘢 𝘵𝘢𝘺𝘢𝘯𝘪 𝘥𝘢𝘴𝘩𝘪 𝘺𝘢𝘬𝘢𝘳𝘪𝘴𝘢 𝘮𝘢𝘨𝘢𝘯𝘢 𝘺𝘢𝘯𝘢 𝘥𝘢𝘨𝘢 𝘮𝘢𝘴𝘢 𝘨𝘪𝘳𝘢 𝘴𝘩𝘪𝘬𝘦𝘯𝘢𝘯 𝘈𝘭𝘭𝘢𝘩 𝘺𝘢𝘬𝘢𝘸𝘰 𝘮𝘢𝘬𝘢 𝘪𝘵𝘢, 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘺𝘢𝘤𝘦 𝘺𝘢𝘶𝘸𝘢 𝘬𝘰 𝘬𝘢𝘪 𝘧𝘢𝘩 𝘩𝘢𝘬𝘢 𝘯𝘢𝘬𝘦 𝘴𝘰𝘯 𝘫𝘪 𝘺𝘢𝘯𝘻𝘶 𝘬𝘢𝘺𝘪 𝘧𝘢𝘳𝘪𝘯 𝘤𝘪𝘬𝘪 𝘥𝘢𝘨𝘢 𝘮𝘢𝘴𝘢 𝘬𝘢𝘪 𝘺𝘢𝘺𝘪 𝘬𝘢𝘮𝘢𝘳 𝘬𝘢𝘳𝘢𝘮𝘪𝘯 𝘺𝘢𝘳𝘰, 𝘮𝘢𝘴𝘩𝘢 𝘈𝘭𝘭𝘢𝘩𝘶 𝘈𝘳𝘫𝘶𝘯 𝘺𝘢𝘤𝘦 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 𝘞𝘈𝘐𝘞𝘈𝘠𝘌 𝘈𝘋𝘖𝘕 𝘛𝘈𝘍𝘐𝘠𝘈 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲 𝙆𝘼𝙐𝙔𝙀𝙉 𝙂𝙐𝙈𝘼 "Kwance yake akan kati fa babu alaman motsi atattare da shi kakan Alili ya dubi Alili yace nifah ban taba jinya irin wannan ba yau ace wata guda ina jinya mutum amma har yanzu shuru yakarasa magana yana kai duban sa ga majin yacin yacigaba dacewa Alili anya wannan bil adam ne ka tsuto sa acikin daji amma duku maganin da yakamata ace nayi masa nama amma har yanzu shuru gaskiya akwai alaman tambaya yakara sa maganan yana kallon Alili, Alili yace haba kaka ae zaka zubar da ladan ka nasan kasan sauki na Allah ne ya kamata mukara hakuri, insha Allahu zai farka cikin ikon Allah, kakan Alili yace to shikenan Allahu yasa, ameen Alili yace yacigaba da duban mutum nan da ya tsuto sa, "Kakan Alili yace Alili ya kamata mu gyra masa k'wanciya saboda da alaman kaman ya gaji da k'wanciya, Alili yace haka ne kaka ae kuwa suka gyrama masa k'wanciyan, fita ad'akin baki dayan su sukayi Alili yace wa kakan sa shiya tafi dandali, adawo lapiya kaka ya masa, " Dandali kowa ya kama budurwan sa suna fira Alili zuba idanuwan sa yayi yana dube-dube ta ina zaiga Bintu amma bubu ita babu alaman ta aran sa yace inna Jummai tahana Bintu zuwa dandali kenan, "Dandali yakauce kowa sai rawa yake anata liki, sai kid'an kwarya akeyi ae kuwa ana cikin nishadi sai ga Bushar yazo ai kuwa yayi sit kamar babu mai numfashi acikin su, tsayawa yayi yace ina matana shuru babu wanda ya kula sa saboda abu kad'an zakayi yace kayi laifi, !ba magana nake muku ba kuna jina kunyi mun shuru ae kuwa jikin su ya fara bari am am bamu sanan yadda take ba suka fada cikin barin jiki, dayake kowa yasan wayake nufi da matar sa, Bushar yace ina Hauwa da Maryam, gamu sukace cikin barin jiki duban su yayi yace musu ina matana tana gida suka fada, yace wato ku uwar ku ta turo ku domin nishadin ku amma tabar matana agida dan ta mata bauta ko, bari jikin su yake suna girgiza kai a'a a'a kawai suke cewa yace kumun shuru dan uwar ku saka su yayi agaba suka nufi gida, Bintu zaune take rike da cikin ta rabon ta da abinci tunda safe da safen ma mairo ne tabata koko tasha, inna jummai ne tazo wajan ta tace tundazo na baki wanke-wanke nan baki karasaba wallahi Allah Bintu kikiyaye ni baizai yayyuba wallahi muciyar da yar tsutuwa amma nasata aiki tana mun ganda, Baffah yana jinta bai isa yayi magana ba tadawo kanta tausayin Bintu yakeyi yasan bataci abinci ba tun safe bazaki yi sauri ki karisa mun ba sai na miki dukan tsiya agida nan gacan awara yana jiran ki wallahi komai dare yau sai kin fita talla nan tafada tana zungurin kanta, kai hanu tayi zata zuba mata fari afuska taji Bushar na magana hanun ki yana kai fuskan ta sai na yanke hanun, ae hanun tsayawa yayi cak kari so gurin Bushar yayi yanausa wanke-wanke , "yace nasan tun safe baki ci komai ba Bintu kin hadu da wanan azaluman matan yakari sa magana yana nunata da yatsa yace wallahi kifita aharka ta inba kina son lahira tayi bako bane yafada yana kai idanuwan sa cikin nata tsire da panta ya bawa Bintu yace taci ta kwanta, yadubi inna jummai yace wallahi wallahi kika sake bataci tsiran nan ba wallahi kinji na rantse da Allah sai na miki abunda baki taba tsammani ba, ya kauce da dariya yace kema kinsa abunda zan iya komai zaki mata daga yanzu zuwa gobe zan gani atafin hanuna yafada yana nuna mata hanun sa, batsa na wuce ko saina bangaje ki ae kuwa babu shiri ta matsa, harya kai kofar gida yaga Baffah dawowa yayi ya tsuguna ya gaishe sa yayi ficewar sa, duk gari Bushar wa Baffah ne kawai yake bashi girma, "Haka inna jummai tana gani tabar Bintu taci tsiran ta ta kwanta Baffah sai godewa Allah yakeyi, dama akace gaba da gaban ta, Khalil "Mutsu-mutsu yafara da alaman dai yafarka, rike kansa yayi yana juyawa akan katafar, hawaye sai zuba sukeyi acikin idanuwan sa, baki daya baya cikin haiyacin sa kuka yake sosai kamar karamin yaro ahaka Alili yashigo yasame sa abirkice Alili ya farama masa magana cikin yaran sa, kafarka ne? Yakake jin jikin ka? yamasa tambaya lokaci guda, dagudu Alili ya juya yanufi kakan sa yana fadama masa, bai karasa maganan ba kakan Alili yatashi suka koma dakin yadda Alili yabar sa haka suka shigo suka samai sa rike da kai hawaye sai fita yake acikin idanuwan sa, "Rayuwa kenan baka sanin yadda kaddara zata samai ka yau Khalil ne wance akan wata katifar da baitaba ganin irin taba, baima san yadda kansa yake ba" Da taima kon Allah dana kakan Alili suka samu yabar murkusuwa akan katifa nan, "Kakan Alili yaduba Alili yace gaskiya jinyan wanan mutumin na asibiti ne kagafa rike kayin sa yake gaskiya yana bukatar likita ya duba sa, Alili yaduba kakan sa yace hakane amma kuma ina zamuga likita har mukai sa ya duba sa mubar sa kawai anan tunda ya farka insha Allahu zai tashi cikin aminci yakarasa magana yana duban mutumin da ya tsuto cikin matukar tausayin sa, Kakan Alili yace too Allah yasa, " gyra masa kwanciya sukayi kakan Alili yace shi yatafi dayake Alili ad'akin yake kwana"sai da safe Alili ya masa, "Cikin dare karfe 2:46 daidai Khalil yafara bude idanuwan sa da suka masa nauyi, cikin sauri Alili yatashi yana masa magana kafarka? Ina yake maka ciwo? duk yajera masa tambaya lokaci guda, !kallon sa kawai Khalil yakeyi baya fahimtar abun da Alili yake fada masa, Alili kuma shi damuwan sa mutumi nan ya masa magana ko zai ji sanyi cikin zuciyar sa ......... "Alili yana ta masa magana damuwan sa wannan mutumin ya masa magana, khalil kallon sa yake kwai baya fahimtar sa, " Alili fita ad'akin yayi ya nufi d'akin kakan sa dan yasanar masa cewa fah wannan mutumin yafar ka, "Kaka katashi yafarka fah amma baya magana kaka kana jina kuwa yakarasa maganan kamar zaiyi kuka" Kaka yace Alili ina jinka fah gani futowa ya karasa magana nan yana mikewa, fitowa yayi suka nufi dakin dan ganin halin da mutum nan yake ciki, shiga cikin daki sukayi yadda Alili ya barsa haka suka zo suka same sa, "Kaka ya dubi mutumin da har yanzu basu san sunan sa ba magana ya fara masa da yaran su, yawwa bawan Allah ka farka yau kima nin wata guda kenan kana kwance a nan baka san yadda kanka yake ba sai yanzu Allah yayi zaka tashi, yanzu dai katashi kasha koda koko ne dan rabon ka da abinci kajima yakarasa magana nan ya kara kai duban sa ga mutun nan, "Khalil kallon kaka kawai yakeyi baya fahimtar abunda kaka yake fada masa, idanuwa ya zuba masa sai bin sa da kallo yakeyi, Alili yace kaka anya kuwa yana cikin hankalin sa kuwa sai magana muke yi amma yayi shuru baya ko magana, kamar zai yi kuka ya karasa magana nan, Kaka yace in sha Allahu zai dawo dai-dai Allah yasa Alili yafada yana kara duba mutun nan "A haka suka kwana ajikin sa dan kar su tafi kuma yazo yana bukatar wani abu" Bayan gari ya waye ne kaka yasa Alili yakai masa abun karyawa, kuku da kosai Alili ya kaiwa Khalil Hmmm rayuwa kenan yau khalil ne aka kai masa kuko da kosai mutumin da shi abinci ma saiya zaba Allah kama maikyau, "Shiga d'akin Alili yayi ajiye kokon da kosain yayi agefe ya koma wajan khalil, taima ka masa yayi ya dakasa, bayan yadaga sa, ya koma ya dauko kokon nan da kosai dawowa yayi kurin khalil ya mika masa kokon nan, khalil bin hanun yayi da kallo, Alili yace kasha nasan kana jin yanwa dan rabon ka da abinci kaji ma, kallon sa kawai khalil yake yi, Alili ya fahimce wannan mutumin baya jin magana nan sa fah dan haka yakai kokon bakin sa ya nuna masa yadda zaiyi, ae kuwa shima khalil yayi haka, sosai Alili yaji dadi yacigaba da bashi dakan sa, Bayan ya gama bashi ne sai yameke alaman zai tafi, juyawa yayi da niyan tafiya yaji ancefke hanun sa, ae kuwa da sauri Alili ya juya yana kallon sa, still Khalil baiyi magana ba, girgiza masa kai Khalil yake masa hawaye fal cikin idanuwan sa......... "Idanuwan sa fal da hawaye, Alili yace mai ya faru kana bukatar wani abu ne? still khalil baiyi masa magana ba sai kallon sa yake, hawaye ne suka zubo daga idanuwan sa, kuka yake sosai kamar karamin yaro, hankalin Alili ya tashi matuka ya rude mai ya faru dashi yakeke kuka kashi ya k'i sake sa bare ya kira kakan sa, " Kuka sosai Khalil yake kamar kara min yaro duk wanda yaga Khalil a wannan hali sai ya tausaya masa, Alili magana yake ta masa kana bukatar wani abune kodai na maka wani abu ne? bansani ba, shima kuka yasa yana kiran kaka, kaka, kazo kazo yana kuka yana kiran kaka, duk wanda ya gan su sai tausaya musu, "hawaye ne suka suba acikin idanuwan suhaima tana rubutu tana kuka abun yabata tausayi, " Bintu zaune ka kasuwa zuba idanuwan ta tayi tana ganin ta yadda Alili zai bulo ako wata safiya sai Alili yazo gun Bintu inta fita talle, yazo sun gai sa amma yau shuru, hankalin Bintu ya fara tashi Alili bai taba mata haka ba kodai ba lapiya yake ba, girgiza kai tayi tace in Allah yadda yaa Alili yana cikin koshin lapiya, bari ko zuwa anjima ne, nasan wani abu ne yari kesa nasan zai zo, "Har Bintu tagama sai da kokon ta Alili bai zo ba hankalin ta yatashi sosai, addu'a tafara cikin zuciyar ta Allah yasa kar Bushar yazo yau dan ko yaushe sai yazo yarakata gida idan tagama sai da kokon ta " "Yaso ya hanata amma Bintu tace kar yafara ita tace zatayi badan tana son talle ba a'a saboda tana tausayin Baffah ta saboda aduk lokacin da Bushar yayi ma inna jummai fada akan karya sake ganin Bintu tayi wani abu to fah kan Baffah ta zata koma shiyasa tace ita tace zatayi saboda tasan kullum idan garin Allah yawaye sai tayiwa Baffah fada idan ta tuna Bushar ya hana Bintu talle shiya tace tana so ne, kuma Bushar najin magana nan Bintu sosai, "Ae kuwa addu'an Bintu ya karbo dan yau Bushar baizo ba, taji dadi sosai, " Gidan su Alili ta nufa dan ganin ko yana lapiya dan har addu'a takeyi cikin zuciyar ta Allah yasa yayan ta Alili yana lapiya, bayan ta iso kofar gidan tsayawa tayi ta fara tunanin tashiga ne ko kar tashiga, sai kuma tace ae gidan su ya Alili kamar gidan su ne kakan Alili yadauke ni tamkar jikan sa ne, kawai nashiga, bayan tagama yanke shawaran shiga cikin gidan, kafafuwan ta tasaka cikin gidan da sallama acikin bakin ta, ta kusa kai cikin gidan, sallama takeyi atsakar gidan amma shuru babu kowa, Alili zama yayi kusa da Khalil yana masa magana yana kuka yana cewa kafada mun mai yasa maika kake kuka wani abu ya faru dakai ne, kuka sosai Khalil yakeyi harda shasheka, Alili shima haka kuka yake sosai, kuka sosai sukeyi kamar wanda aka musu mutuwa, "Bintu tana ta sallama shuru saboda kaka baya gidan tun lokacin da Alili yake kiran kaka akan Khalil na kuka baya gidan yatafi daji dan nimowa wannan mutumin maganin da zaisake samun karfin jikin sa, Har Bintu tayanke shawaran komawa, " Kawai taji shashekan kuka ad'akin ae kuwa hankalin ta yatashi sosao ita atunanin ta wani abu ya faru da yayanta Alili shiyasa bai zo yau wajan taba ae kuwa bata sanda tashiga cikin dakin ba babu ko sallama gabaki daya bata ma cikin haiya cinta, ya Alili kawai take fada sam bata cikin haiyacin ta Ya Alili mai yasa maika, sam bata lura da abunda ke faruwa acikin dakin ba, "Alili rike hanun Khalil yayi yana kuka yana masa magiya ya fada masa mai yasa shi kuka haka, Khalil daugo kan sa yayi ya daura idanuwan sa akan Bintu ae babu shiri yafisge hannun sa daga rukon da Alili yamasa kai tsaye gurin Bintu yayi , yana isa wajan ta yaron gumota ajikin sa sai bari yakeyi yana fadin.......... "Cikin barin jiki Khalil ya rumgume Bintu yana cewa ki boye ni zasu kamani suka she ni, " Kuka yake sosai karamin yaro abu daya yake tafadi, "kiboye ni zasu kamani sukashe ni" Sake rumgumo ta yayi akirjin sa gabaki daya yamata rumfa, k'ankame ta yayi ajikin sa, Bintu tsaban tashi cikin rudani takasa kwace kanta ajikin sa, tashiga bakon yanayi, wanda tunda take acikin rayuwar ta bata taba shiga cikin sa ba, tunda take arayuwar ta namiji bai taba mana haka, tsaban ta rude takasa tabuka komai, shi kuma khalil sai kara cusa kansa yake akirjin ta yana fadin zasu kamani su kashe ni, " "Alili idanuwa yazuba musu yadae na kuka amma kuma abun yana ta bashi mamaki me hakan ke nufi da wannan bawan Allah kansa kalau kuwa kodai mahaukaci nakawo gidan mu, duniyar tunani yashiga, sai sake-sake yakeyi cikin zuciyar sa, " "Sumewa Khalil yayi dukan su suka zube akasa anan ne Bintu ta dawo haiyacin ta tunda ga farkon shigo wanta gidan harda shigan ta dakin sai ta tsaya tayi tunani ae kuwa nan, Bintu ta meke tana zare zazzaran idanuwan ta hawaye fal cikin su, sam bata lura da Alili ba tayi da tasanin shigan ta daki baki daya gidan ma tayi da tasani, kokarin ta bar dakin, har tazura kafan ta awaje, taji Alili ya kira sunan ta, Bintu " tsayawa tayi cak ita bata karisa fita ba, ita bata koma ciki ba, " "Tun lokacin da Khalil yafadi Alili ya dawo daga duniyar da ta aura tunanin sa, yadawo cikin haiyacin sa, "yace Bintu idawo kar kitafi wannan shine mutumin danake fada miki na tsuto sa adaji, tun jiya yafar ka amma baice mana komai ba, sai kuka yake sai da yaganki naga ya fiske hanuna daga rukon da na masa, yaje wajan ki, karki tafi kitsaya dan Allah suma yasake yi nasan dole zai bukace anan gun tanan ne kawai zamu gane mai yafaru dashi, " "Bintu bazata iya musu wa Alili ba dan haka takoma ciki, mikewa Alili yayi ya fita adakin, randan kasa naga yanufa, yacika kofi da ruwa mai sanyi, komawa dakin yayi kusa da Khalil yanufa, ruwan ya watsa masa akan fuskan sa, doguwar numfashi Khalil ya sauke tare da tashi araza ne yana baza manyan idanuwan sa da suka numshe, sai mutsa bakin sa, yake yi da alama magana yake son yi yana ta baza manya-manya idanuwan sa, daura idanuwan sa yayi akan Bintu ae da sauri yanufa wajan ta, " "Bintu tana ganin ya nufa wajan ta tafara jada baya tana kokarin boyewa abayan Alili, dan gaskiya bazata bari yanzu yataba taba, " "Ganin tana kokarin guduwa yasa Khalil tsayawa cak ya fara magana, kema gudu na zakiyi kowa baya sona babu wanda yake kulane sai ke amma kema yanzu guduna kike yi yana magana hawaye suna zuba cikin idanuwan sa, " Cikin rudani Bintu da Alili suka shiga kamanya daman yasan Bintu ne dama kodai yasamu tabun kwakwalwa ne, " "Khalil yace inna miki laifi ne na yarda kizane ni amma dan Allah karki kuje ni MiMi, Mimi suka hada baki wajan furtawa baki dayan su da Bintu da Alili, " Kaka ne yashigo gidan da ganyan maganin da yasamowa wannan mutumin da suke jinyan sa, kai tsaye dakin da yake kwance yanufa, ae yana shiga ya tsinkaya muryan mutumin nan yana magana, tsayawa yayi cak sai da yagama sauraro ya kusa kan sa cikin dakin, " "Alili kaka ya kalla yace ae nace maka jinyan nan wannan mutumin na asibiti ne, dan haka ya kamata mukai sa asibiti gobe in allah yakai mu Alili yace............. Alili yace Allah yakai mu goben insha Allahu zamu kai sa, "Khalil durku sawa yayi akasa yana kuka yana cewa Mimi dan Allah karki gujeni kamar sauran mutanin, yana kuka yana mata magiya akan karta barshi, daga Kaka har Bintu sunshiga tashin hankali sosai yasan Bintu ne " Alili ne yanu fah wajan Bintu kama hannun ta yayi ya fara mata magana cikin sanyin jiki, Bintu nasan baki sanwan bawan Allah kamar mu bamu san ko ma haukaci bane amma gashi yana magana ne cikin hankali dan Allah Bintu ina son kimun taimako ki taimaka ki isa wajan wanan bawan Allah kece kawai mafitan mu musa mu kan sa, shifa masoyi abun so ne, makiyan ka kuma abun, kine Bintu tunda yanuna yana bukatar ki kitai maka karyasa ke shiga wani hali dan Allah Bintu Alili yahada hannuwan sa duka biyu alaman yana rokon ta, "Girkiza kai Bintu tashiga yi tace haba yaa Alili basai ka roke niba insha Allahu idan nice sanadin warakan sa zanyi bakin kokari na ganin yasamu lapiya, takarisa magana nan tana nufar wajan sa, " Magana tafara masa cikin sanyin muryan ta mai dadin sauraro, tace haba yazan tafi nabar garkuwa na kaima kasan bazan tafi nabar Sadauki na ba kasan ina ji dakai Sadauki, kaine fah abun alfahari na awannan duniya nan kadai na kuka kar kasani nayi nima inkana wannan kukan kana karya mun zuciya ta, kadaina karka sani kuka nima, " "Kallon ta Khalil yakeyi cikin wani karamin muryan sa mai dadin saurara yace bazaki barki ba ko Mimi, ehh bazan barka ba Sadauki na, sosai Khalil yareke hanunu wanta kamar wani zai kwace masa ita " ******* "Abba sai shirye-shiryen tafi india sukeyi, gobe ne tafiyan su, Abba ne ya kalla umma yace Rahama gobe ne tafiyan mu insha Allahu sai ki kula da gida, kinga halin da Hafsatu take ciki magana ma batayi babu abun da takeyi saidai adaka akwantar bamu san sanda zamu dawo ba nasan kina da kokari to dan Allah kikara, umma tace insha Allahu zan iya bakin kokari na, kuma samu tamata addu'a Allah yasa atafi asa'a Allah yabata lafiya, amin amin Abba yace yaji dadi sosai da addu'an umma yasanta da kokari sosai, mikewa yayi yace bari nadan je gida nadawo, adawo lafiya umma tace masa, "Abba yana shiga cikin gida yaji hayani acikin gidan sa, da sauri yashiga cikin parlo amma babu kowa kuma still yana jin hayaniya, kai tsaye sama yayi dan daga gun yake jin hayaniya, ae kuwa yana isa gun yaga su Khairat, da Khalisat, da kuma kulthme, zaune abakin kofan d'akin Kulthme sai kuka suke suna magiya akan Kausar tabude musu kofar dakin tunda zo takulle kanta adakin tana kuka tana cewa ita akaita gun momyn ta babu idan za akai mata momyn ta ae dan sunga babu yaya KYC, ne dama shine mai son ta bayan momyn ta kuka take sosai , Khalisat tace haba autan momy wayace miki muba muson ki ae duk gida nan babu wanda yakai ni son ki, momy fah saboda bata da lapiya ne za aje nima mata magani, addu'an mutake bukata, ba kuka ba haba haba yar autan momy da Abba da umma, ooo nikam ban yarda dake ba to naji momy magani za'a nima mata to yaaa KYC fah kufada mun inda yake kullum kuce mun yayi tafiya kuma haryan zu bai dawo, takari sa magana nan tana kuka mai karya zuciya, Khalisat ce tace babu inda yaa KYC yaje mutuwa yayi kuma idan. bata kari sa magana ba Khairat ta rufe mata baki, ae kuwa Kausar taji komai, sumewa tayi akan gadon, magana Khairat take mata amma shuru ko numfashin tama basuji, " "Khairat ta dubi Khalisat tace haba mai haka kikayi ita dayace fa adakin kika fada mata wannan magana nan duk tsananin yaa Khalil yana matukar shagwaba Kausar itace kawai take ganin dariyan sa amma zaki fada mata wannan magana nan, "Khalisat tace to kullum zamu ringa boye mata ne bayan idan an mutu ba adawowa, " Khairat tace za afada mata mana amma ba ta hakaba, to acikin haka ne Abba yazo yasame su, " "Abba ya tambaya abunda yake faruwa Khairat ce ta faiyace masa komai, kai tsaye kufar dakin yayi bugu yakai masa ae kuwa sai ga kofa ta bude, baki dayan su suka shiga cikin dakin kai tsaye gadon da kausar tak kwance akai suka nufa, " Asume suka same ta babu numfashi atattare da ita gabaki dayan su sunshiga cikin tashin hankali dukan su sun rude sun rasa mai zasuyi, Khalisat kuwa tayi da tasanin fada mata da bata fada mata ba da duk haka bata faru ba, kuka Khalisat da Kulthme suka fashe dashi, " "Abba ne yayi azancin tura Khairat ta dauko ruwa , ruwa mai sanyi ta dauko akazoba mata, doguwar numfashi ta sauke, idanuwan ta taware akan Abban ta Abba...! tafada arede Abba dagaske yaa KYC ya mutu? Abba yadobe ta yace haba autan momy kina son momy tayi fushi dake ne ko yayan ki Ibrahim ae in sungan ki ahaka baza su jidadi ba haba yar autan yayan ta KYC, ki kwantar da hankalin, kitayiwa yayan ki addu'a shine kawai zai gane kina son sa dan ayanzu yafi bukatar addu an ki, kinji yar auta na, "Girgiza kai takeyi kafada mun ya mutu ko yana raye kafada mun Abba, Abba yace yanzu nasan kingaji ki kwanta kiyi barci gobe da safe zamuyi magana, " Dalalabi Abba yasamu yashawo kan Kausar, bayan tayi barcci baki daya Abba ya kira su, "Ya dubi Khairat yace Khairat kece babba dan haka kita jan su ajiki insha Allahu momy zata dawo lapiya kucigaba da mata addu'a, " Khairata tace insha Allahu Abba Allah yabawa momy baki dayan su sukace amin, ******** Bari mu koma bangaran Arjun da Aaraw, Arjun ne zaune a parlo yahada rai sakama kon abunda Abba yafada masa cewa gobe zai tafi KAUYE GUMA sbd ance masa ana bukatar tai makon likita agun saboda akwai majin yata sosai masu bukatar magani, shine daddy yace masa ae yashirya gobe ne tafiyan sa kuma wannna karon bada Maheer zatafi ba shida wani amintattacen daddy ne, shine Arjun yahada rai shifa bai son zuwa KAUYE arayuwar sa amma yazaiyi tunda daddyn sane yace dole sai yaje, "Arjun ya fada cikin tunani kawai yaji antabashi, dago idanuwan sa yayi saukewa yayi akan ummin sa, haba Arjun sbd zakaje kauye ne kake wannna tunani haka, haba taimako ne fa kuma nasan my son dina mai son taimako ne fada mun maike da munka 'Ummi Allah akwai abunda yake damuna kwana biyu nan inajin gaba na na faduwa, ummi na wallahi ina cikin damuwa zuciya ta tana mun zafi ina jin kamar akwai abunda zan rasa mai mahimmanci acikin rayuwa ta ummi kicigaba da mun addu'a kawai, "Sosai ummi hankalin ta yatashi tashiga rudani, Arjun fadamun da muwar ka nice mahaifiyan ka babu wanda yakamata yasan sirin ka sama dani fadamun maiyake damunka takari sa magana nan hawaye fal cikin idanuwan ta, Arjun yace wallahi ummi nima dai bansan mai yake damuna ba amma ina yawan mafarkin wata yarinya, tana fadin intaimaka mata kuma tare da jariri ahannu ta ummi tunban damuwa har nafara damuwa, har yakai ina jin ina matukar kaunar ta ummi wallahi ina matukar son ta, kuma wallahi aduk yaddda nagan ta zan gane ta ummi ina matu kar son ta, "Ummi taji tausayin yaron ta sosai kuma ta fahimce sa tace insha Allahu zan tayaka da addu'a insha Allahu babu wani mumunan abunda zai faru dakai kaji gaba da addu'a nima zantayaka "WAYAYE AKACE ADON TAFIYA," Bari mukuma can baya wato aeniyin tushin MANGA family, in masu karatu basu manta ba dama nafada muku cewa manga family tana da girma sosai da sosai, kowa yasanta aduniya, "Alhj Abdulkadir shi ne Granny wato alhaji kaka, alhaji kaka sunkasance su uku ne agurin iyayan su dukan su maza ne Alhaji kaka shine babba sai kuma mai bin sa, malam muhammad sai kuma karamin kanin su, sulaiman, sunta so cikin son junan su da girmama junan su zaman lapiya acikin wanan family ba'a magana nan sa, suna girmama yayan su Abdulkadir shima haka kowa yayi Auran, yayin da Abdulkadir yake da mata biyu safiyya da kuma Zulaihat, sai kuma muhammad matan sa daya Zainab, sai kuma sulaima matan sa daya Hannatu, Alj. Kaka yaran sa uku musa sai Abubakar sai autan su majidda, Muhammad kuma yaran sa uku Abdullahi da kuma yahaya sai kanin su Amadu, Sai sulaiman dan sa daya aduniya Abdulkadir ta kwanran Alhaji kaka Suna rayuwa cikin farin ciki, akoda yaushe sai sunje sunyi aekin karfi kafun su samu abunda zasukai cikin su gasu da yara kanana, "wata rana Abdulkadir da Muhammad da Sulaiman suna tafiya sukaci karo da wani kwali agaban su, zuciyar su tafara musu sake-sake akan tadauka ko karta dauka, yanke shawa sukayi akan sudauka haka kuwa sukayi suka dauka dan zuciyar su tana basu kamar abu mai mahimnaci ne aciki kai tsaye wajan mahaifin su sukayi da abun, suka sanar masa akan wanan kwalin da suka tsuto sa aciki , ae kuwa suka bude amun mamaki kudine da dalan Amurca da zinare sukaci karo dashi, sunyi murna sosai talauci tayanke musu, Abdulkadir ne wato Alhji kaka yahada rai ya dube su yace wani irin talauci tayanke muku, kudae ce talauci tayenke mun dan nine natsuto wanan abun sunyi mamaki dajin abunda yayan su yafada tofa daga nan rikici takafce tsakanin su har takai da dambe wannan rikicin ne yayi sanadiyan mahaifin su, "Bayan akai su ne Abdulkadir wato Alhaji kaka yadage fa shi dukiyan sane wannan to daga nan ne kowa yakama gaban sa kowa yadauke matan sa yabar gari batare da waye-wayan junaba sukabar wa Alhji kaka dukiyan sa, Alhaji kaka ya nufi Abuja nan ne yakafa kasuwancin sa da kaffanuni akasashin waje da yauwa kuma akowata kasa akwai hanun jarin sa, tayadda kowa naduniya tasan da zaman sa yacanza suna ya mai da ita MANGA FAMELY Wanan kenan, "Bangaran Muhammad kuma yasha bakar wahalan rayuwar kango suke zaune da matan sa da yaran sa uku wato Abdullahi da Yahaya da kuma Amadu sai sunyi dako suke samun abunda zasuci rayuwa ta musu tsanani haka suke rayuwa da bakar talauci, wata rana Muhammad yana zaune acikin kasuwa wani bawan Allah yazo yana tamasa magana akan yakai masa dako amma shuru baiji saba sai da mutu nan yabatasa tukun na yadawo cikin haiyacin sa, yace inata maka magana amma shuru kashiga cikin tunani, Muhammad yace kayi hkr Alhaji banjika bane mikewa yayi yabi bayan Alhajin yakai masa kayan sa cikin moto, Alhajin yabukaci Muhammad yabisa ae kuwa yabisa, Alhaji nan ya dubi muhammad, yace suna na Alhaji Iliyasu mai dala nasan kana jin sunan, muhammad yace ehh ina ji, Alhaji Iliyasu mai dala yace kozan iya sanin damuwar ka, girgiza kai muhammad yayi alamun ehh, gabaki daya yabayabasa labarin sa, sosai Alhaji mai dala ya tausaya masa yace masa ae wannan kwalin nine na ajiye sa dan wanda baida karfi yasamu to karka damu zan baka abunda yake cikin kwali nan daga nan kuma sai kafada mun yadda dayan dan uwan ka yake, muhammad yace wallah bansan yadda yake ba dan kowa yayi tafiyan sa ne, shikenan mai dala yafada yace Allah yahada sa da mutumim kirki daga wanan lokacin malam muhammad yadawo mai kudi yakoma muhammad musa churoma yamai da sunan famelyn sa churoma famely, yasaka su Yahaya amakaranta, bakowa bane churoma famely face family Abban Ibrahim Khalil KYC, Duniya tasan da zaman wa kinan famely sbd kudin su da MANGA FAMELY da kuma CHUROMA FAMELY amma su kuma basu sanna akwai wata alaka atsakanin suba sbd babu wani abunda yataba hada su, Abdullahi yayi aure matan sa biyu Hajjo Maryam yaran ta biyu Aliyu da Suwaiba, sai kuma amaryan sa Rukaiya yarta daya Khalija, Alhaji yahaya matan sa biyu ae kun sani Hafsatu momyn Khalil yar sarkin bauchi ne awani taron gama makarantan sa yahadu da ita taje taya yar uwata mur nan gama makaran ta suka hadu har soyayya tashiga tsakanin su akayi aure, Khalil ne babban danta namiji sai Khairat da Khalisat da kuma Kulthme sai autar su Kausar, Sai kuma matan sa ta biyu Rahama yaran su biyar uku mata biyu maza, Hauwa'u sai kasim sai khalid sai khairiyya sai autan, su Khadija, Rahama wato umma jakadiyan momy ne sbd tattakun umma ne momy tasa Abba ya auro ta, Abba bai so ba amma kuma momy da tanuna ranta yabaci soasai ne yasa ya aminta wannan kenan, Su khalil suna kiran da malam Muhammad da malam kaka yayin da suke kiran matar sa da Ammu, Sulaiman kuma baisha wahalaba Allah yahada sa da wani bature yadauke sa da matan sa da kuma dansa suka wuce Amurca, WANNAN SHENE LABARIN ALHJI KAKA, MANGA FAMELYFAMELY DA CHUROMA FAMELY AHALI DAYA NE BATARE DA SU YARAN SUNSAN SUNA DA WATA FAMELY BA, Wannan kenan, KASAN AMERIKA Babban parlo ne mai dauke da launin jaa, wata matashiyan yarinya ce zaune gashin kanta duk yarufe mata fuska, riga da wando ne ajikin ta mai launin jaa, danna wayan ta take tana tasake murmushi da alama dai tana cikin inshadi sosai, wani kara naji asama ana magana da karfi, nifah Allah bazan lamun ta abunda akemun acikin gidan ba wannan ae wulakanci ne yazan ajiye lapton dina achager amma ancire mun kuma nasan bakowa zai mun haka ba sai Sana, takari sa magana cikin tsantsan bacin rai, wannan wanda take zaune aparlo nan ne naga tafashe da daria, dani kike zance tafada tana kara zama akan kujera, wallahi indai zaki cigaba da shiga harka ta Suha ta zaki taganin bacin rai takarasa magana nan tana kara fashewa da daria, futowa naga tayi daga dakin ta nufo gun wannan wacce take zaune akan kujera tana karkada kafa da alaman ashirye take ayi duk wacce za ayi, futowan tane yaban daman kallon fuskanta da kyau kyakyawace sosai farace sol gashin kanta duk yazube mata abayan ta, Nufo parlo tayi kaitsaye wajan wannan yarinyan danaji takirata da Sana tayi tana zuwa naga ta shako wuyan rigan ta anan ne nasamu daman ganin fuskanta kaman su daya sak babu wata babanci atsakanin su saidai babancin hali, magana Suha tafarayi ma Sana nasankece kawai zaki mun abunda akamun wallahi kifita ido na, takari sa magana nan tana mai cilata akan kujeran , dariya Sana tafara tanacewa wallahi indai zaki cigaba da shiga harka ta toni kuma zanta saki bacin rai, takari sa magana nan tana mai fashewa da daria, bakin ciki ne yakama Suha, dakin mom tanufa tana name kwalla mata kira mom mom mom wallahi Allah ina fadamiki kifadawa yarinyar ki tadaina shiga harka ta ban son abunda take mun magana take cikin bacin rai irin an kure mutum dinan, Mom daga cikin daki tafara magana ooo ni Razia naga takai na ina zansa kaina da rikicin twins dinan kulum cikin fada basa zaman lapiya Suha akwai niman tsokana Sana kuma bata barin ta kwana............ Mom daga ciki dakin tafara magana ooo ni Razia naga takai na ina zansa kaina da riki cikin twins dina kulum cikin fada basa zaman lapiya Suha niman tsokana, Sana kuma bata barin ta kwana da'ace dayan ku nata raye da bansan nata kallan halin taba, takarasa magana nan tana mai jiran shigowan Suha, Suha ne tashigo dakin ranta ahade magana tafara mom mom mom kiyi wa yarinyan ki magana tadaena shiga harka ta haba yariya duk tabi taraina ni nifa basa'ar tabane takari sa magana nan tana mae hada rai da alama ankai ta makura, Mom tace zoki fada mun mai yahada ku, Suha tace mom nasa chager lapton dina tacire mun, to mai kika mata tun farko mom babu abunda namata cewar Suha, tooo muje parlo sai muyi shari'an acen, Duk da harcen turanci suke magana Parlo suka dawo yayin da suka samu Sana tana shan ice cream tana tande baki idan tasha ice cream sai ta gutsura chocolate, tana ganin Suha yadda ta hada rai ae kuwa tafashi da daria, tana kara kai chocolate din ta baki, ae kuwa da sauri tanufa wajan ta tana mata magana, ina fadamiki tun ba yau ba kifita harka ta amma ke baki jin magana wallahi sukike na biki duka agida nan, Sana tace saidai muduka juna, kafun nafita harkan ki kema kifara fita harka ta mom kallon su take cikin wannna yaran nawa saidae addu'a, Magana tafara, "hmmm agabana danme kika kirani Suha mai yasa ba kwajin magana tane ku ko yaushe cikin fada haba haba wai yaushe zaku zauna lapiya ne, kuduba kuga yadda su, sukaina suke rayuwar su da brother ta mana shima namiji kenan amma ace kulum fada kamar wanda suke ganin hanjin junan su takari sa magana cikin fada da nuna ranta yabaci, Ae dukan su suka shiga cikin tashin hankali basu son bacin ran mom su ko kadan, ehh sunsan su yara ne masu gata komai suke so mom din su tana musu suna samun farin ciki awajan ta, mom din su itace abar alfaharin su, tabbas suna da mahaifi mai kudi sanan ne amma basu samun farin ciki agun sa baya musu murmushi baran tana daria kulum cikin hada fuska, inkaga daria yan sa to yana tare da su Sukaina da Sultan, ina matukar nuna musu babbanci, har watarana suka tambaya mom din su shin mom wannan ne ne mahaifin mu, kuwa baya son mu baya kaunar mu yana nuna mana babbanci sai kace bashi yahaife muba, Mom duban su tayi tace, bani da abunda zance muku saidai ince akoda yaushe kuka sance masu addu'a aduk yadda kuka tsinci kan ku, komai kukaga yasamu bawa to fah kusai MUKADDARI NE DAGA ALLAh, Allah yana jaraftar mu da abubuwa da yawwa dan yagwada imanin mu dan haka kucigaba da addu'a watara sai zakuga riban addu'an ku, WAYE NE MOM DA SUHA DA KUMA SANA DA SUKE MAGANA NAN MAHAIFIN SU ANYA MAHAIFIN SUNE KUBIYONI DANJIN YADDA ZATAKASANCE ********* Abbi shine maihafin Suha da Sana, Alhaji Abdukadir shine sunan sa yakasance yana da mata biyu, Raziya itace matar sa tafar ko sunyi auran soyayya Raziya mahaifin ta mai kudi sosai da sosai alokacin da Abdulkadir suke soyayya da Raziya bashi da komai Raziya yar gatace agun mahifin ta ita kadai ce yarinyan su dan haka da takai Abdulkadir akan shine mijin datake son aura suka amince mata, bayan auran sa da Razia suka shafe shekara biyar batare da tahaifu ba nan ne mahaifin Abdukadir yadage akan sai dan sa yakara aure dan shifa jikan sa yake so Abdukadir yaji tsoro sosai sbd loacin auran sa da Razia iyayan tane suka masa komai suka jasa ajikin sa suka damka masa komai, bayan auran sa da shekara uku iyayan Razia suka shirya tafi saudi aekin ummura, sukayi hatsari baki dayan su suka mutu to wannna yasaka Razia tashiga tashin hankali sosai bayan rasuwan iyayan ta ne aka bata dukiyan ta, gabaki daya ta damkawa mijin ta, shiyake juya mata, Maihaifin Abdulkadari ne yasaka sa agaba, yana masa fada, ! bani da kowa aduniya nan sai kai yan uwa na danake jida su duk sun guje ni, kai kadai nake gani naji sanyi arai na, dan haka tunda matar ka bata haifuwa ina son ka kara aure, ! Abdukadir yace baba bawai naki taka bane amma ae haifuwa ta Allah ce, Razia tayarda dani komai nata nawaje na, bata da kowa sai mu idan muka mata haka bamu kyauta mata ba, Fada sosai Baba yarufe sa dashi har yakai yace namaka dan da wata daya idan baka sake aure ba na sallamaka wa matarka, tashi kaban waje, Mekewayayi yanufa waje cin karo da matar sa yayi hawaye yacika idanuwan ta, juyawa tayi gudu, bin bayan ta yayi yana mata magiya, akan shifa bazai kara aure ba ae haifuwa ta Allah ce Kallon mijin ta tayi ta soma magana cikin sanyi muryan ta, karkace zaka bijiraiwa mahaifin ka mijina nima bazanji dadin hakan ba tabbas haifuwa ta Allah ce idan inada rabon haifuwa awannan duniyan to fah zan haifu amma yanzu tuda kana da ikon kara aure kuma zakayi adalce atsakanin mu to kayi, sosai yaji tausayin sa kuma yajinji na mata tabbas ba ko wata macce zata yarda mijin ta ya kara aure, koda kuwa zai bijirewa mahaifan sa ne, Abdulkadir kallon matar sayayi kuma ya mata alkawarin adalci atsakanin su sosai ya kwantar mata da hankalin ta, Abbi yakara aure ya aura wata yar kasan india tazo Amurca cirani ya aure ta, tunda tashigo gidan, ta makirci ne sosai, auran ta da shekara daya Allah yabata haifuwa, tasamu danta namiji yaci sunan sa Sultan, Abbi kulum cikin rarrashin matan sa Razia yake yana kara nufar da ita kan takara hkr haifuwa ta Allah ce, Sultan yana da shekara biyu aduniya tasake samun ciki zoga murna wajan baba kaka, kowa tarerayan ta yake, Mom Razia kwance akan gadon ta yau kwana uku kenan bata da lafiya, sosai yau jikin yana damun ta, Abbi ne yashigo yasame ta cikin bargo, da sauri ya nufo wajan ta, yana mata magana akan tun jiya nake cemiki mutafi asibiti amma kin ki dan Allah kitashi mutafi, Babu yadda zatayi haka tashirya suka tafi asibiti, Bayan angama mata gwaje-gwaje da tambayoyi na likitoci, likita ya dubi su yace Alhaji, congrotulations, ina tayaka murna matan ka tana da juna biyu, Sosai sukayi murna mom Razia harda sujada godewa Allah, Abbi yasanar wakowa yan gidan, baba kaka yayi murna kowa yana cikin farin ciki amma banda mutum daya Ninimatar Abbi sosai tashiga tashin hankali, takira kawan ta maro tasheda mata komai, maro tace ki kwantar da hankalin ki kishirya ina zuwa zamuje wajan wani boka shine zai mana maganin ta, wa'iyazubilla Allah katsare mu da aekin shirka, Nini taji dadi tashirya maro tana zuwa suka wuce, wajan boka, bayan boka ya dube su yace dole sai anhaifa ciki nan amma zan karkatar da hankalin mijin ki zuwa gare ki, Nini bata so haka ba amma datashi mijin ta gabaki daya hankalin sa zai dawo gare ta sai taji dadi kuma tayi na'am da batun wannan kenan Bangaran mom Razia kuma sosai take raeno cikin ta amma kwana biyu nan tana ganin kamar hankalin mijin ta bai kanta bata wani damuba sosai Nini ta haifu tasamu macce taci suna Sukaina, tsakanin su da mom Raziya wata uku, mom Razia tahaimu lafiya Allah yabata yaran ta guda uku duka mata kyawawa, masha Allah, amma sai kash Allah ya dauke ran dayan, bayan mom Razia tahaifu Abbi bazo gare taba abun tun baya damun ta harya fara damun ta, yau kwanan ta uku da haifuwa baizo wajan taba, dakin sa taje tasame shi akan ko tamata laifi ne yadaena kulata, babu aebun da kikamun kawai bana bukatar ki ne ayanzu akusa dani dan haka dan Allah bana son ganin ki kifita adaki nan cewar Abbi taso tabashi hkr taji kodai tamasa laifi ne amma hakan bai samu ba, sosai tashiga kuncin rayuwa babu mai kulata agidan, Rayuwar mom Razia da yaran ta abun tausayi amma duk da hakan mom tana musu abunda suke so ta nan ne suka samu sauki, nufo mom din su suka yi ganin ranta yabaci akan su mom dan Allah kiyi hkr, wallahi bazamu kara ba suka fada cikin raunin murya, Duban su mom Razia tayi tace, kune wannanda nake gani naji zanyi azuciya ta bani da uwa bani da uba, kunake gani naji sanyi kune sanyin idanuwa ta wallahi ina matukar son ganin kuna zaman lapiya, idan ina ganin ku kuna hayaniya wallahi zuciyata zafi take mun Allah shine shidana bana jin dadin zaman gida nan amma saboda ku nake zaune ku kan ku kunsan gabaki dayan mu babu wanda yake kula da mu amma ku kullum cikin fada, shiyasa akullum nake yawaita muku addu'a, Sosai jikin su yayi sanyi kama hannaye ta sukayi suka zaunar da ita akan kujera suka fara mata magana, mom mun tufa bazamu karaba insha Allahu wallahi mom bama son ganin bacin ranki dan Allah mom kidai na fushi da mu, sosai suka fadawa mom Razia magana maidadi suka sata farin ciki sosai Arana nan ma daki daya suka kwana dukan su pillow daya suka kwana cikin farin ciki, washigari da safe mom tace yau zakuje siyayya ae murna ba a magana sosai sukaji dadi suna ta godewa mom din su, gabaki dayan su kaya iri daya suka sa ka shigan riga da wando jaa sun baza gashin kansu abayan su sunyi kyau sosai, Mom ne tace wow twins dina kyawawa ne sosai Allah yatsare mun ku Allah yakai mu lapiya yadawo mun da ku lapiya sosai tamusu addu'a BARI MUKOMA BANGARAN SIDDARTH Siddarth ne zaune shida abokin sa Raj, Raj yace masa wai nikam baka sha'awa ne ko kallon mata bakayi balatana kace kana son ta, Siddarth ya dubi abokin sa yace ina har yanzu ban samu kalan mace danke soba, Raj yace ko zan iya sanin kalal mace dakake so, gyada kae yayi amun ehh zaka sani, Siddarth yace ina son mace wace take da ra'ayi kalan nawa wace tasan zamantakewar aure wace tasan darajan aure, kasan wasu mutane suna, aure abune na har abadah wasu na kankata girman wanan kalma da har abada wasu da alama ma basu masan mai take nufi ba, bayan ma'anan ta kalman soyayya gurin cewa ina son ki har abadah kafin kayi aure kafara duba wannan kalma ta har abadah zamane da ake so mutuwa ce kadai zata iya shiga tsakani, shin zama ka iya rayuwa ko da dabba ne na har abadah? bare kuma mutum irin ka mai tunani irin naka mai ra'ayi daban da naka mai kalan tsarin rayuwa da ban da nakanaka kuma na tsawon har abadah? Shin zaka iya kafun kafada rijiya mai zurfi kafara tunanin daya fi rijiya zurfi sosai, airin zaman takewa na har abada mai yakamata mufi bukata agurin abokiyar yinta kyawu ne? Ko kyawun hali? Kuma dai soyayya ce ? A irin wannan dogowar tafiyan mai dogon zango mainene abu nafarko da yaka mata mufara kalla agurin abokiyar tafiya nan, ara'ayi na hausawa suna cewa tun za'a ake shiri basai andawoba, ma'ana ba afara niman guziri bayan anfafa tafiya , kafun kafafa tafiya yakamata mutanadi duk wani abun bukata wanda kasan baza ayisamun saba acikin tafiyar, Siddarth yakala abokin sa Raj da ya nutsu yana jin sa yace kana fahimta na ko, girgiza kai yayi amun ehh ina fahimtar ka, Yadaura dacewa ka aureta dan tana da kyawun hali bawai dan tana da kyawu ko iya kwaliya ba, haka zalika ma ita macen, bawai dan yana da kudi ba, ko kyawun ba, domin kyawu baya rike aure haka ma kudi, haka ma soyayya bata rike aure amma kyawun haleya zasu iya babu kyawu na har abadah haka ma kuma babu soyayya ta har abadah amma kuma anasamun kyawun halaya na har abadah, idan kana son mace sauki zairika azuzuta maka kyawun ta karin ga ganin kamar tafi kowa komai nata zai ringa maka dadi muryan ta, murmushin ta, dariyan ta, dama komai da yashafi ta, karinga jin kamar ita daya ce ta iya komai, rayuwa karigajin bazaka iya hakura da itaba karinga jin zaka iya aura ta kobaka da ko sisi, ae Allah na nan zai hore maka karinga jin zaka iyayi wakowa rashin kunya in yace bazaka aure taba, koda iyaye ne dama sauran su, amma shi tasirin sa yana raguwa ne daga sanda kasame ta dama abunda yake burgemu dan yana nesa ne damu daga sanda muka samai sa to hankalin mu zaidawo dai-dai sauran abubuwa kafu nan kuma sai darajansa zai ringa yin kasa har mukai lokacin da zaman zabi ne kawai mukeyi, Siddarth ya numfasa yadaura dacewa Wayan hanka yanzu haka zaman hakuri muke da ita amma kuma idan zaka tuna kafun ka siye ta har wani jindadi kakey i ayanzu ma idan kasamu kudi nasan akwai wace kake so kacanza ko? to mukala abun haka yadda zamu fi fahimtar sa da kyau zakaji kana son wayan hanun ka kaji ko saurin shiga internt kodai wani abu to mace ma haka ne saidai idan tana da kyawun hali kawai zakaji kana son zama da ita namiji ma saidai idan yana da wannan ne zataji tana son hakurin mace zataji tana son zama dashi, Siddarth dubi Raj da yakafeahi da idanuwa yadaura dacewa, kada kabanbanta so da kwaya daya ne aduniya shine son mace da muke kira soyayya kuma dai shi so wani abune arayuwar mu m, ina tsoron aure da mace da badan Allah zata aure niba saidan wani abu nawa, Yanzu kafahimce ba soyayya ake bukata azaman takewar aure ba ba kuma kyawu ake bukata ba asahun farko ba domin kyawu bai rike aure Raj ina son nasamu mace wace zata soni dan Allah Sosai Raj yake girgiza kai yabude naki zaiyi magana........... Raj yace wannan gaskiya ne Allah yabamu mata wanda zasu so dan shi, Yakuma kallon Siddarth yace kamata zamu fita shofing, no banmata ba bari nashirya, mekewa Siddarth yayi toilet yayi wanda bayan yafito, tsayawa yayi cak yana tunanin yau wani shiga zaiyi shi mutum ne me son kasan sa, yau ta kasance friday dan haka shigan manya kaya yayi, yafito sak ba hausa fulani, Siddarth kyakyawa ne ajin farko, yayi kyau sosai, kai tsaye parlo ya nufo wajan Raj, Raj kafesa da idanuwan sa yayi yace masha Allahu amma fa abokina kayi kyau sosai, gaskiya bazaka barni nayi budurwa ba idan ina tare dakai irin wannan kyau haka, Hararan sa yayi tare da lumshe idanuwan sa woow woow woow Siddarth yakashee ni da idanuwan sa mai rikitar da mata, yace plz bana son surutu mutafi kona fasa yakari sa magana kamar wanda akace dole yayi magana, a'a bazamu fasa ba mutafi cewar Raj, Suha da Sana sai siyaya suke yi, su dauki wannan sudauki wancan haka suka ringa jabga kayya, masu kyau da tsada, Suha ne ta dubi Sana tace mata too tunda mungama muje can muyi wasa, ae kuwa Sana sarkin wasa tace haka ne fa muje, ajeye kayan acikin moto sukayi, suka nufi wajan wasan kamar wasu kananun yara, Sana ne tacewa Suha wani kallan wasa zamuyi, tunani Suha tashiga can kuma tace natuna, fuskan ki zan daure, kinga wancan benan zamu haura inkin kamani kinyi nasara, inbaki kamani ba nine nayi nasara kin yarda, Sana tace ehh nayarda, Daure fuskan Sana Suha tayi suka fara wasa kan benan Suha tayi Sana tana bin bayan ta, Suha dawowa tayi ahankali batare da Sana ta ankara ba ta sauko kasa, ita kuma Sana cigaba da haurawa sama takeyi har ta iso karshen benan, Tuntube tayi tayi kasa ae kuwa batasan sanda tafuncike abun fuskan taba ganin ta akarshen benan aekuwa tashiga cikin tsoro, da rudani, jada baya take, bata ankaraba kawai jinta tayi tayi kasa, ae kuwa da sauri tarike wani dogon wani abu kamar fanka, wannan abun she kawai yahana ta saukowa kasa gashi benan dogone kuma nakarahe take, Suha Suha Suha ta kwalla mata kira Suha shikenan karshe na yazo mutuwa zanyi nasan bazan rayuba, Allah sarki mom dina shikenan daga yau bazan kara ganin kiba kuka take sosai tana niman agaji, da farko Suha tazata iskancin Sana ne amma da tadago akan ta zuwa saman benan ae kuwa tashiga rudani, tana ihu tana kiran Sana Sana kire da kyau gani zuwa taimakon ki, saikace zata iya, dan Allah kutaima keta yar uwata ce dan Allah karku bari tafado, ita kadaice yar uwata kuka take sosai, mutani suncika agun sosai ankewaye gun baki daya, Suha ganin babu wanda zai taimaka ma yar uwan ta, gashi kuma Sana sai kuka take hannayen ta da tarike wannan abun da shine kawai maka manta yayi jaa ida nuwanta duk sunyi jaa gashin kanta duk yabazu afuskan ta, Suha yanke shawara tayi tace tacice yar uwan ta, ae kuwa nufanta tayi tana kuka kamar mahaukaciya, mutani suka ankara da ita ae kuwa suka rireke ta, kusake ni kusakeni yar uwatace fa kubarini intaima keta idan ma mutu zamuyi babu ruwan ku, haka kawai Suha take fada, Allah sarki abun tausayi, mutani kuma sai kallon Sana da gabaki daya ta tafita cikin haiyacin ta, Adai-dai wannan lokacin kuma moton Siddarth da Raj ta kunno kai, Raj yace maiyake faruwa nan ciki dan mamaki yafo daga cikin moton dan ganin abunda yake faruwa, kallon abunda yake faru cikin mamaki, Siddarth ya daura idanuwan sa akan Sana da gaba ki daya numfashin ta yana dafda daukewa, numshe idanuwan sa yayi yakadaura idanuwan sa akan ta, Sana tana ta sumbatu, Suha kice mom tayafeni nikam nawa yakare, zufa duk ya rufeta ko ina zufa ajikin ta gabaki daya tafita cikin haiyacin ta, murmushin gefen baki yayi, yana numshe idanuwan sa azuciyaya tace sarki numshe idanuwa, Raj yace Allah sarki ina mazan iya ceton ki danayi, Siddarth kafafun sa yasa awaje yafoto daga cikin moton kai tsaye bai tsaya sauraran magana da Raj yake masaba yanufa wannan benan domin ceton wannan yarinya da baisan taba, Gudu sosai yake kamar ya ara kafa kamar wanda ya ara kafa, gashi manya kayane ajikin sa, yana isa benan yafara kokarin hawa yadda Sana take ae kuwa idanuwan mutane suka dawo kan sa dan babu wanda ya ankara dashi sai ganin sa sukayi asaman benan kawai, Yana isa gare ta, yana kama wannan abunda yake kama da fankan wanda shine yasa Sana bata fadi ba ita kuma Sana tana sakewa sbd hannaye ta sunyi jaa kuma sunyi tsami tayi kokarma harta kai wannan lokacin, Ae kuwa yarike ta da dayan hanun sa yayin da dayan ahanun yana rike da wannan abun mai kama da fanka, alokacin da Sana tasake wannan abun ae kuwa Suha tasaka ihu dan tagama sadakarwa yar uwan ta tarasa ta baki daya dan idan mutum yafado dakan wannan benan tabbas bazai yi raiba idan yayi rai to bazai iya tabuka komai ba, Siddarth rike Sana da hanu daya yayi yayinda wannan hanun sa yana kan wannan abun, sosai yarike ta , soyake yadawo da ita kirjin sa ae kuwa yadawo da ita hannayen ta yasaka abayan wuyan sa, ita kuma alokacin ta sumee sosai ya rike wannan abun da hanu daya dayan hanun kuma yarumgumo ta dashi,......... Sosai ya rumgumo ta akirjin sa yana rike da wannan abun dashine yarike so dukan su sosai yarike abun kuma yana rumgume da Sana Raj idanuwa yazubawa Siddarth sbd wannan yana rayawa azuciyar sa shin Siddarth ne da gaske ko a'a Siddarth din da baya son yarike hanun mace bare kuma ya rumgumo ta akirjin sa Siddarth din da adini yagama bin jikin sa Siddarth da babu ruwan sa da ko wata mace wannan dai Siddarth din shine dai wannan yau rumgume da mace, Cigaba da kallon sa yake Raj din abun yanata bashi mamaki, shi kuma Siddarth kokari yake yaga yabar kan benan, Mutani da yawwa suna yabon Siddarth sbd ya gwada jarumta anan gun gaskiya wannan jarumi ne sosai mutani suke yabon sa, shi kuma Siddarth haka yata bin katangan benan har Allah yabashi sa'a saukowa kai tsaye yanufo gurin motar sa da ita shiga da ita cikin moton yayi ya dauko ruwa mai sanyi yazuba mata akan fuskan ta, doguwar ajiyar zuciya ta sauke tana mai numfashi sama-sama kallon ta Siddarth yakeyi cikin sanyi muryan sa yace fita mun amoto na, idanuwa tabishi dashi tana sake numshewa ina miki magana nace kifita amoto na idanuwa kawai takafa masa bata ko kiftawa, numshe idanuwan sa Siddarth yayi yana kallon ta aran sa yana cewa wannan yarinya akwai raini atattare da ita ok dan taga nataima kamata ko shikadai yake magana cikin zuciyar sa, Suha ne take bubuga moton tana kiran sunan yar uwan ta Sana Sana kina jina kifito mutafi gida, Siddarth fuciko hannu Sana yayi fito da ita daga cikin moton sa ya koma ciki, Raj yashiga yaja motar yabar gurin baki daya, kuka Sana tasaka sosai kuka mai jin rai taji zafi azuciyar ta taji radadi aran ta taso tayi masa magana ko da godiya ce kukan ya hadu kashi biyu shin ina zata sake ganin sa har tamasa magana itafa lokaci guda yatafi da zuciyar ta kuka take sosai irin sosai dinan, Suha ne taje tazauna kusa da ita tafara mata magana haba Sana kitashi mutafi gida tundazu ina miki magana kina kuka kima gode Allah wannan mutumin yazo yacece ki da yanzu ba wannan labarin akeyi ba Sana riko hannayen Suha tayi cikin dacin zuciya tafara magana ina zan gan sa ina zan sake ganin sa lokaci guda naji yashiga raina wallahi ina son sa Suha itai maka mun karna rasa sa idan narasa sa mutuwa zanyi, sosai Suha take kallon ta tana mamakin Sana Sana nan da aduniya idan kana son ganin bacin ranta too kamata magana nan namiji kokace mata wani yace kana son ta too fa anan ne zaku samu matsala da ita Bazata taba mantawa ba wani lokaci da suka samu matsala da ita akan takawo mata magana nan wani matashin saurayi yagan ta a school nasu yace yana son ta shine fah yasamu Suha yafada mata akan dan Allah ta taimaka tafadawa yar uwan ta yana son ta kuma tashawo mata kan ta Suha ne tashiga dakin Sana alokacin Sana tana chatting da kawayan ta tana cikin nishadi sosai Suha tashiga dakin kusa da Sana tasamu guri ta zauna tana kallon ta ita kuwa Sana ko kallon yadda take batayi bare tasa ran zata mata magana Suha ne tace ina son magana dake dan Allah kiban aron lokacin ki, kallon ta Sana tayi tace ina jinki wayan hanunta ta ajiye agefen ta tace ina sauraron ki, Magana Suha tafara da farko dai sako akaban nabaki, Sana tace sako dagawa, Suha tace sako daga masoyin ki aman, Sana ta anbata suna abakin ta Aman ehh Suha tace mata tace yace infada miki dan Allah ki saurare sa kuma yaban sako nikuma zan isar da ita zuwa garki yace mun infada miki abun farin ciki nazuwa ne yayin da yasamu abokiyar rayuwar sa yace mun yar uwan ki akwai shiga rai kina da komai da yake dauke hankalin mutum dan Allah kikarba soyayyan sa dan Allah Bata karisa rufe bakin taba taji saukan fari akan fuskan ta hakan yasaka Suha ware manya-manya idanuwan ta akan Sana tana mai mamakin marin ta tamata ae kuwa fada yakauce tsakanin su wanda yakai dambe ne yashiga tsakanin su sosai har takai sai da mom taraba su, saida sukayi kwana kusan goma basa magana akan wannan amma wai yau Sana take cewa wai tana son wani mutum kodai dan yataima keta ne amma kuma ae gayen Allah yazuba masa ruwan kyau sosai take kuka akan ita ina zata sake ganin sa lallabata Suha tayi ta tace mufara zuwa gida sai mufadawa mom itace zata san abunyi da haka Suha tashawo kan Sana har suka nufi gida, Siddarth gabaki daya ran sa abace yake yanajin zuciyar sa na masa zafi sosai ganin halin da Siddarth yashiga ne yasa Raj bai ko masa wata magana ba, wayan Siddarth ne tafara ruru ae kuwa yaga daddyn sa ne ke kiran sa ae kuwa da sauri ya dauka da sauri yakai kun nan sa yace Assalamaalaikum daga bangaran daddy amasa wa'alaika musalam my son fatan kana lapiya, lpya kalau daddy ya ummi da Arjun da Aawa suna lapia kalau, dady yafara magana cikin sanyi murya yace masa jikin Alhaji kaka yatashi sosai yanzu haka muna asibiti kuma yace yana son ganin kowa gobe dan haka yau kabi jirgin dare kadawo Siddarth yace insha Allahu daddy Allahu yabashi lapiya ************ KAUYEN GUMA Washigari da safe Alili da kaka suka shirya domin tafiya asibiti kaka yadobi Alili yace wani asibiti yaka mata muje ne Alili yace kaka muje asibitin haske haka kuwa sukaje, HASKE HOSPITAL Doctor ne ya dumi su Kaka da Alili yace duk kwaje-kwajen da yakamata mumasa mun masa kuma mun gano brain din sane yasamu matsala kodai yasamu accedet din da yabuga kan sa kodae wani abu yasame sa akai dumin iya binciken mu mungano komai na brain din sa yamanta wato komai tunanin sa da kwakwalwan sa yamanta shi bazai iya tuno komai ba amma kuma zai iya tunuwa idan ana tuno masa da rayuwar sa na baya, yanzu zaina abu kamar karamin yaro kuma mungano wani abu game dashi akwai firgici da tsoro atattare dashi abu kadan zai zai sashi zubar da hawaye, zai kasan ce kamar yaro dan goye wanda yanzu zai sabada mutani kamar uwa da tahaifi dan ta ae yaro da uwan sa yake fara sabawa kafun baba da sauran su to haka wannan majinyacin zai kasance yanxu zamu daurasa akan magani insha Allahu zai samu lapiya kuma kuna yawwan tuno masa da rayuwar sa ta baya hakan ma zai taimaka sosai, sosai likita yabasu shawarwari mai amfani, Amma kaka Alili sunshiga cikin damuwa sosai taya zasuna tuno masa rayuwar sa na baya bayan basu sansaba basu taba ganin saba basu san daga ina yakeba bare har suna tuno masa da rayuwar sa nabaya kuma shine abunda zai taimaka masa har yadawo cikin haiyacin sa, wannan abun yasa su arudani kuma sosai, saida likita ya dan taba tebur gin gaban sa tukun na suka dawo cikin duniyar da ta aura tunanin su insha Allahu zamuyi abunda kace likita, Bayan sunsiya magunguna da akarubuta musu ne suka nufo kauye guma Khalil da ayanzu suka sakama sa sauna da garkuwa shine atsakiyan su, haka suka dawo gida suka daura sa kan maganin sa akoda yaushe yana manne da Bintu, Bushar ne yasaka Bintu agaba duk wannan abun da yake faruwa bai san labarin ba sakama kon tafiyar da yataso masa kai tsaye, duban Bintu yayi yace tafiya takamani zuwa birni abu mai mahimmanci ne yataso mun dan haka ina fada miki ina fada miki ina fada miki Bintu wallahi karna dawo kauye nan nasamu wata labari dan kin san akan ki zan iya komai innace komai ina nufin komai dan haka kifita harkan kowa kuma nace karki raga wa Jummai wallahi tamiki kimata nafadami dai fatan kingane sannan kuma ina dawowa aure zamuyi babu wata bata lokaci sosai yake mata fada kamar wata yarsa ita kuma sai girgiza kai take amun tana fahimta, wannan tafiyar tayi matukar dadiwa Alili dan sun samu daman da Bintu zatabawa garkuwa lokacinta sosai, Wata sanyanyiyan shakuwace tashiga tsakanin Khalil da Bintu shakuwa ce wace mutanin kauyen guma suke matukar mamakin ta shakuwace wanda akoda yaushe Khalil yana tare da Bintu ba iya Bintu ita daya ba kowa yana son mu'amala da Khalil domin Khalil yarasa tunanin sa na baya amma kuma gabaki daya abun da yashafi fannin adinin sa babu abunda ya manta, amma asanda yake da hankalin sa yasha babban da haka domin alokacin abaton Allah wahala take masa sosai amma yanzu wai Khalil ne ke yawan yi wa mutani garin nasiha insunyi abunda bai kamata ba Khalil tunanin sa nabaya kawai yamanta amma ta bangaran adini kam masha Allahu, Yadauki Alili tamkar dan uwan sa wanda suka fito ciki daya dan shi azaton sa ma uwa daya uba daya suke kaka kuma kaka ne agun su, saidai wani abunda yake damun su da Khalil abu kalilan zai sakashi kuka bashida juriya ko kadan ne mutum ne mai saurin kuka da raunin zuciya, Baffah zaune adakin sa Bintu agaban sa yayin da Khalil agefan sa, Baffah yadubi Bintu yace ina jin tsoron wani abu yasamu yaro nan Bintu yaro nan dake kawai yake sakewa har yayi wa mutani magana ina tsoron Bushar yadawo yasamu labari nan ya illata yaro nan wallahi tun farkon ganina da yaron nan naji hankalina ya kwanta akan sa gashi da adini Bintu dan Allah karki bari wani abu yasame sa, Bintu tace insha Allahu Baffah dama nikam bason Bushar nake ba kawai takuramun yake ni wallahi Alili nake so Baffah, Baffah yace tooo ae Alili akwai hankali insha Allahu zanyi abunda yakamata dan bazan bari amiki auran dole ba, sosai Bintu taji dadi, Baffah idanuwa yazubawa Khalil da yake ta sauke murmushi yana kara matsowa kusa da Bintu girgiza kai kawai Baffah yayi Inna Jummai ne tashigo gidan babu koda sallama ne magana tafara ke yar tsutuwa fito nan karuwa mai bin maza duk namijin da tagani saita manne masa ae wlh sai kinwaso cikin shege magana take tana daukan muciya dakin Baffah ta nufa tana zuwa kan Bintu tayi tana dukanta da muciya sosai take dukan ta Allah sarki Baffah bai isa yayi magana ba tadawo kan sa, Khalil kuka yake sosai yana cewa kibari kibar dukan ta kidaena, Inna Jummai ne tajuya tadawo kan sa kai karka sake mun magana dan wallahi yanzu zandawo kanka dan ba imani nake dashi ba, ae kuwa Khalil yafita adakin da gudu yanufi tsakar gida yana y'an dube dube adaidai lokacin da Alili yashiga cikin gidan ae kuwa Khalil bai ko lura da Alili ba yanufi ice dake ci da wuta kai tsaye ya koma dakin shigan shi keda wuya kuwa yazubawa Inna Jummai ice nan mai ci da wuta ae kuwa radadi da zafi lokaci guda yazuraci fuskan ta, bata sanda muciya nan yafadi ahanun taba, magana yafara mata cikin kakauran murya maicike da gargadi wallahi wallahi wallahi Allah dayane daga yau daga yau daga yau karki kara shiga tsafgar mimi dan zan iya komai akan ta dan haka nafadami tare da mikawa Bintu hannun sa akan tazo Ae kuwa Bintu zuba masa idanuwan ta tayi tana kallon sa yayi matukar burge ta duk da yana gargadin Inna Jummai akan tadaena dukan ta yana kuka yana magana abun yabata mamaki sosai Khalil kallon Bintu yayi yace tashi mutafi shuru ta tsaya kallon sa shikuma Alili idanuwa yazuba musu yana son ganin yadda zata kare wannan draman, Bintu kallon hannun Khalil tacigaba dayi bata mika hannun taba, wani uban tsawa yadaka mata saida ta girkiza nace to zuciya ta mutsa, wani uban burkice Bintu ta mike, yatsa khalil yanuna mata ya soma magana......... Khalil magana yafara mata cikin tsawa da tsantsan bacin rai wanda duk iya tsawon rayuwar sa da Bintu bata taba ganin sa cikin wannan yanayin ba magana yake mata da babban murya MIMI kin san matsayin ki arai na kuwa? kinsan mai aeke nufi da so kuwa? yadan numfasa kana yadaura dace wa bakin sannan yadda nake jinki cikin wannan zuciya tan ba? ko ina miki son da nikaina banayiwa hakui dukan ki akeyi amma ajikina nake jin dukan Mimi yakuma daura da tsawa karshen magana nan sa! amma shine ina miki magana kizo mutafi kina kallo na! Yakarisa magana sa cikin tsawa, maida duban sa yayi kan Inna Jummai yafaramata magana "wallahi wallahi wallahi Allah daya narantsemiki da Allah daga yau daga yau idanuwa na suka sake ganin kin dauki hannayen ki kin duki Mimi na wallah narantse dawanda raina ke wajan sa sai na yanke hannu idan kuma kina ganin hakan baizai faru ba kikara, " Yakuma komawa bangaran Bintu yace ke kuma daga yau karna sake miki magana kishare kumakina jina kimun shuru ba amun haka dan haka karki kara wallahi hannun ta yafincika ya jata da karfin da Allah yabashi yafitar da ita acikin gidan, kai tsaye wajan kaka yayi da Bintu Alili bayan sa yabi, yayin da Baffah yayi shuru yafada duniyar tunin da sake-sake acikin zuciyar sa, Kaka kaka kaka Khalih yake kwala masa kira kaka arude yafito daga cikin daki, arude yana duban Khalil da yake tasoke numfashi kamar wanda aka biyu sa da gudun mutuwa ga kuma Bintu rike da hannun sa , kaka binsu yayi da idanuwa da ko kiftawa bayayi, kariso wajan sa yayi Khalil magana yafarayiwa kaka "kaka ina son ka aura mun Mimi ina son ta bana son rasata kai daya zaka goyamun baya wajan ganin na aure ta babu bata lokaci, " Kaka kallon sa yakeyi cikin rashin fahimta, Khalil kuma ganin Kaka yazuba masa idanuwa yasa shi fashewa da kuka tare da riko hannun Kaka yana masa magiya, " Kaka yace haba Khalil meye na kuka kuma bayan kasan Kakan ka zai goya maka baya akan dukan abunda kasa agaba ina dai Bintu kake son aura to ka kwantar da hankalin ka insha Allahu zan samu mahaifin ta da maganan kaji sosai Kaka ya kwantarwa Khalil hankali, Khalil yajidadin maganan Kaka dan haka yace "nagode sosai Kakana Allah yasaka maka da alakhairi Allahu yashiga cikin lamarin ka kamar yadda kafaran tamun Allah ya faran tamaka kakana" sosai Khalil yayiwa Kaka addu'a, Khalil yamai da idanuwan sa kan Bintu yace Mimina ina daf da samun ki arayuwata Mimi ina miki son dani kaina banayiwa kaina dan haka kije gida anjima zanzo fira dare, Bintu kawai girgiza kanta tayi gabaki daya hankalin ta atashe yake bawai dan Khalil bai mataba bakuma dan Khalil bashi da kowa ba a'a saidan Bushar tasan bazai bar Khalil yasame taba wata kila ma yakashe sa duk tashiga cikin rudani ahaka ta nufi gida, Zaune suke adakin su dama dakin su daya ne Khalil da Alili, Alili yaduba Khalil yace masa ina son namaka wasu yan tambayoyi, Khalil cikin farin cikin da Kaka yasa shi yace nabaka dama kamun kowata tambaya nikuma insha Allahu zan baka amsa idan nasani, Alili duban sayayi tare da soma magana ina son kafada mun sunan tauraro wanda kasani cikin rayuwar ka, dan jam kadan Khalil yayi kafun ya furta cewa Fatima zarah, abirkice Alili yadube sa yace wace Fatima zarah, Khalil yayi murmushi yace masa Mimi mana, Alili yace Mimi kuma bayan da sunan da kake kiran ta dashi kenan Mimi banta jin ka ambaci Bintu ba bayan kaf gari nan da Bintu ake ce mata, Numfasawa Khalil yayi yace "ae sunan danaji nafada mata kenan Mimi amma nasan sunan ta kenan Fatima zarah, " Sosai Alili yashiga cikin mamaki akan lamarin wannan bawan Allah anya ba lafiyan sa kalau ba yana abu cikin hankali da tunani, cikin sanyi jiki Alili yace gaskiya kana son ta, sosai Khalil yace, Alili yadaura dacewa sai tambaya nagaba, ina jin ka Khalil yace yana gyra zaman sa, Alili yace fadamun sunan macen da kasani, Khalil yace "hallou dai Fatima zarah ce, cikin mamaki yace masa gaskiya kana ji da zarah, Khalil yace sosai ma kuwa, " Alili yace sai tambaya tagaba, Khalil yace ina jin ka Alili yace fadamun abu daya dakake so a rayuwar ka, Murmushi Khalil yayi yace "Fatima zarah itace kadai nake so arayuwa ta , " Alili ya numfasa yadaura dacewa fadamun abu daya dakake tsoran rasawa arayuwar ka, Khalil yanumfa sa yace "tsoro na daya ne shine narasa Fatima zarah, " Alili yace fadamun bukata daya dakafi rokon Allah, Kahili ya numfasa yace "shine Allah kabani Fatima zarah, " Girgiza kai Alili yayi yace gaskia kana son Fatima zarah amma kuma banajin akwai alaman zaka aure ta, cikin firgici Khalil yamike yana fadin babu abunda zai hanani auran Mimi na babu shi, Alili kire hanun sa yayi yace zauna namaka wata bayani, zama Khalil yayi, Duban sa Alili yayi yace kasan maiyasa namaka dukan wadanan tambaya, girgiza kai Khalil yayi yace a'a Alili yace saboda infada maka akwai kalubali daywa agaban ka idan harkana son kasamu Bintu too dole sai kadage saboda akwai wani mutum daya sunan sa Bushar yana masifan son Bintu arayuwar sa kuma babu wani matashi agari nan wanda yaisa yace yana son Bintu, yana da matukar hadari arayuwar sa, mutum ne mai amfani da tsafi ajikin sa, idan kana son Bintu dole sai kadage da addu'a duk dana san kanayi, Sosai Khalil yashiga tashin hankali yana girgiza kai yana fadin indai yafi karfin mutani to ae baifi karfin Allah ba dan haka daga yau zan dage da addu'a ae Allah yafisa, sosai Khalil yayi wa Alili godya, Tunda daga lokacin da Khalil da Alili sukayi wannan maganan Khalil yadage da addu'a Allah yabashi Mimin sa, Soyayya shakuwa da fahimtar juna tazauna atsakanin Bintu da Khali wanda ayanzu kaf garin guma kowa yasan da wannan soyayya, idan kaga Bintu tofa tabbas zakaga Khalil suna rayuwa cikin farin ciki, Babu bata lokaci Kaka yasamu Baffa Bintu da magana nan, bayan Kaka sun zauna da Baffah Bintu Kaka yafara magana dama akan wannan mutumin da Alili yatsuto sa ne adaji kuma harmuka yi jinyan sa cikin iko na ubangiji Allah yasamu lapiya harya kai yamanta koman nakan sa baya iya tuno kamai nasa kuma mun kai sa asibiti likita yatabbatar mana zai iya samun lapiya idan ana tuno masa da rayuwar sa nabaya amma kuma bamu san waye shiba, amma nayarda da hankalin sa idan zaka iyabashi auran diyar ka dan Allah kashi yana son ta mutum ne mai addini nasan tabbas zai irike diyar ka cikin mutunci da mutumtawa koda kuwa ya dawo cikin haiyacin sane dan haka dan Allah idan zaka iya, sosai Baffah ya girgiza kai yace mai zai hana idan harya na son ta kuma kunyi na'am da hankalin sa dan haka nabashi ina fatan yazamo sanadiyar samun iyayan ta da kowa nata dan haka na amince nabashi Allah yasa alkhairi ciki, sosai Kaka kaji dadi kuma yamasa godiya Har yamike zai tafi Baffa yatare sa da wata magana amma nasan kasani kowa yasan Bushar nason Bintu dan haka ina son kafun Bushar yadawo daga tafiyan da yayi amusu aure idan babu damuwa, sosai Kaka yaji dadin hakan, Kaka yace wannan hakane kaga kuwa idan yadawo yatarar da Bintu tayi aure dole ya hakura ne dahaka suka tsayar da rana sati uku, Kaka yasamu Khalil da Alili ya sanar musu dukan magan-ganun da sukayi da Baffahn Bintu suji dadi sosai da sukaji ansanya ran auran Bintu da Garkuwa duk saboda Bushar, kaka yace to yanzu sai kufara ginin wanancen filin saboda kar lokaci yagure mana, haka kuwa akayi suka shiga gini sosai, Gini yayini sa yayin da sauran kwana auran Bintu da garkuwa saura sati daya kowa yasan da zance auran agarin domin kuwa har gulma aekyi duk saboda Bushar ae baya nan ne hakan tafaru wasu sunyi murna haka yayin da wasu suke cewa ae dama Bintu yar tsutuwa ce dan haka babu laifi dan dan tsutuwa ya aure yar tsuwa, Yau garin antashi ne da wata iska mai dadin shaka gamida sanyi sosai yayin dawani hazo-hazo yayiwa garin rumfa sosai, Bintu ne da Garkuwa awani bakin rafi iska sai kadasu yakeyi gawasu furanni yakewaye su kananu da manya kasama yayi jaa alamun dai ruwa yana daf da saukowa, garkuwa ya dubi Bintu yasoma magana cikin zakin muryan sa maidadin sauraro yace Mimina yau saura kwana uku rak kizamo malakina uwar y'ay'a na, muna aure zakidaena komai nine zanyi komai abinci ibo ruwa komai fah, murmushi Bintu tayi tace bazantaba barin mijina ya wahalaba dan haka babu abunda zakayi mun idan kuma kace dole sai kamun toofa tabbas saidai muyi tare, sosai Garkuwa wato Khalil yayi murmushi yace gaskiya banzan bari iyiba Allah, Bintu tace Allah zakabari muyi tare tafada cikin shagwaba ae tuni takashewa Garkuwa jiki to naji zamuyi tare amma kuma daka sanda kika samu ciki nine zanyi komai, cewar Khalil ae Bintu idanuwan ta ta rufe sosai suke hirar su gwanin ban sha'awa da nishadi Adai-dai wannan lokacin kuma wani ganka ake dokawa acikin gari anawa ka ga ga Bushar yadawo ga Bushar yadawo ahaka har akawuce gidan Kaka da wakar, alokacin Alili suna fantin dakin amarya, yaji sunan da aka ambata kamar diran mikiya......... Ganga ake dokawa ana waka ana cewa ga Bushr ga Bushr, Alili da suke ta panti dakin amarya yaji saukan sunan kamar diran mikiya sosai ya shiga cikin razana da furgici kai tsaye cikin gari yayi domin niman Khalil gabaki daya baya cikin haiyacin sa, Khalil da Bintu da suke zaune abakin rafi da basusan abunda yake faruwa ba acikin gari sosai suke shan soyayyar su cikin farin ciki da fahimtar junan su Bintu tace kasan me Khalil yace sai kin fada ae zan sani, sauke numfashi Bintu tayi ta soma magana cikin muryan ta maidadin sauraro tace atareyata dakai Saudauki na na ilimantu da wasu abubuwa masu yawa hakan ne yasa nakejin babu wani tamkar ka ina maka son da nidaina ban san adadin hakan ba zuciya ta babu wani tamkar ka zanciga ba da hidimtawa soyayyar ka har ranan da Allah zaisa kazamo mijina ina maturkar kaunar ka annurin raina ina son ka sosai Khalil yaji dadin maganta kuma yake jinkan sa babu wanda yakai sa sa'a awannan duniyan Bintu tace inama muna aure dani dakai mubar wannan garin mai cike da masifa agaremu, Khalil adan razane yace masifa kuma Mimi, Bintu tace ehh masifar Bushar koda yadawo munyi aure bazai barmu muzauna lapiya dakai ba ina jin tsoran ya cutar mun dakai, Khalil yace karki damu ae Allah yafisa, sosai suke cikin nishadin su, Alili ko ina yaduba bai ga Khalil ba dan haka yayi tunanin yana can gunda suka saba zama dashi da Bintun sa dan haka kai tsaye rafi yanufa cikin tashin hankali, Numfashi yake ta saukewa yana kara saukewa Khalil yafara ganin sa cikin wannan yanayin yazo gare shi yafara masa magana Alili meyafaru kake ta sauke numfashi haka fadamana Alili yadubi Khalil yace ka gudu ka gudu zai kashe ka yadawo yadawo yadawa abunda Alili yake fada kenan kawai Khalil yace kanutsu kafadamun maiyakw faruwa, Alili yace Bushar yadawo, daga Khalil har Bintu tsaya sukayi cak zuciyar su tana bugawa , Bintu tace shikenan nashiga uku na kashe mun kai zaiyi yanzu yazanyi kuka take sosai kamar wanda aka mata mutuwa yo ae mutuwar ce ae Bushri babban mungu ne kuma matsafi ne Tashin hankali wanda ba asama rana kenan Alili yace mufi daya ce shine Khalil ya bar gari nan, shine kawai zamu kare sa daga azabar Bushar, Khalil da tun farkon da Alili yafada musu cewa Bushar yadawo bai sake magana sai yanzu dayaji abunda Alili yafada masa cewa ae ya gudu, Girgiza kai yakeyi yana fadin a'a babu inda zan tafi na bar Mimisaidai mutafi tare da ita cikin kuka yake fadin haka babu inda zan tafi nikam ae Mimi ce rayuwa ta idan har bada Mimi zan bar garin mahaifa na ba too wallahi zan tsaya ne duk abunda Bushar ya mun zan jure, sosai Khalil yake sun batu cikin fitar haiyacin sa, Alili yace garkuwa dole ka gudu guduwa yazama dole, maida kallon sa yayi kan Bintu ya fara magana cikin sanyi murya mai cike da tsoro yace Bintu kibi sa wata kila Allah yahada ki da iyayan ki nikuma zanyi wa Baffan ki bayani yadda zai fahimta, kinji, Cikin kuka Bintu tace too dan Allah ka kulamun da Baffah na sosai Alili yana kuka yana cewa insha Allahu zanyi hakan nidae fatana watara na kudawo gida, Khalil yace bazan taba manta gida ba dan haka dole nadawo gida sosai suke kuka abun yataba zuciya ta, Khalil Bintu Alili dukan su kuka suke kamar wanda ace idan suka tafi bazasu kara ganin junan suba. Dukan tattaunawan dasu Khalil sukayi duka akunnan iro aboki ga Bushar kai tsaye yayi cikin gari domin sanarwa abokin sa. Sosai iro yake sauri dan zuwa sanarwa Bushar cewa fa Bintu zata gudu da wani mutum suje can suyi rayuwar su, Bushar zaune akan kujeran sa da akoda yaushe yake zama ga mukarrabon sa sun kewaye shi cikin tsoron son fada masa fa Bintun sa yau saura kwana uku kacal auran ta, iro da gudu yazo yasame sa yana haki yana fadin oga Bushar wanda babu kaman sa akaf kauyan guma nakawo maka babban labari, Bushar kada kai yakeyi yana fadin ina jinka fadamun, iro yace Bintun ka matar ka tana shirin gudu da wani acan bakin rafi, mikewa yayi da sauri yana haki yana yacewa a'a karya kake babu wanda ya isa yashiga gona ta, Iro yace wallahi Allah dagaske ne Bintu matar ka zata gudu da wani ae labarin komai Iro yabashi bayan tafiyar sa da abunda yafaru kaf yafada masa kuma yau saura kwana uku auran su Ina karya ne babu wanda isa ya aura Bintu ina duniyan nan ya numfasa kana yadaura dacewa Alili da kai da Kakan ka da shi kan sa Baffahn Bintu sunshiga ukun su wallahi basu isa ba, kai tsaye yayi bakin rafi domin hana su Kahlil guduwa kuma yajene da niyan kashe Khalil da Alili idan har yatarar da su agun, Khalil hannayan Alili yarike yana kuka yanacewa bazan iya tafiya nabar kuba kaka idan yasamu labarin tafiya ta bazaai jidadi ba kuka sake sosai mai karya zuciya Alili yace Garkuwa kutafi dan wallahi rayuwar ka tana cikin hatsari Khalil yana kuka yana nafasa tafiyan ae Alili fincike hannuwan sa yayi yace naroke ka kabar gun nan fatan samun nasara awanna tafiyar na ku sosai Khalil yake kuka yarike hannun Bintu sukabar gun, Alili hango su Bushar yayi suna tahowa acikin zuciyar sa ya futa Alhmdullah yasamu wani gu yaboye, kari sowa Bushar yayi da mukar rabon sa bakin rafi nan amma babu kowa agun Bushar yadubi Iro yace masa kace sunan amma banga kowa ba, Iro yace bashaka basu jima da barin nan gun ba ina da tabbacin basu kai fita daga cikin dajin nan ba ae kuwa Bushar ya kwashe da dariya yana fadin ae wannan dajin malaki nane dan haka ko ina kuka shiga sai nasamoku namuku hukunci mai tsanani, ya fashe da dariyan marasa imani, Sosai Alili yashiga cikin tashin hankali jin abunda Bushar yafada ae kuwa addu'a yafara cikin zuciyar sa, Bushar yace mutafin ku muni mosu ae kuwa cikin dajin sukayi dan nimo Khalil da Bintu, Bintu da Khalil gudu suke yi sosai kamar wanda suka ara kafa, Khalil yace Mimi nagaji mu huta ae kuwa suka zauna agaban wata bishiyar mango ro wanda ganyan ta yarufe ko ina na cikin bishiyar ne zai iya ganin na wajan ta, suna zaune suna sauke numfashi kamar ance Bintu ta daga idanuwan ta, tasauke su akan Bushar ae kuwa riko hannun Khalil tayi magana tafara masa cikin hankali tace gashi nan sun biyo mu ae aburkice Khalil yariko Bintu yana fadin shikenan kashe mu zasuyi ko, kuka yafara sosai kamar karamin yaro ae kuwa Bintu tayi saurin tushe masa bakin sa dan kar ajisu, **************** BIRNIN TAREYA ABUJA MANGA FAMELY Alhaji Kaka kwance awani babban asibiti sai fitar da numfashi yakeyi kadan-kadan yayin da yaran sa baki daya sun kewa ye sa, matar Alhji Kaka nae ageban sa wanda ita ce mahaifiyan Sadar wato mahaifin su Arjun wanda tun kwana kin baya Allah yayi rasuwa wa ummu Safiyya wanda uwace ga uncle musa, musa Abubakar da kuma Sadar da maijidah kanwa agare su wanda tayi aure a Bauchi yaran ta biyu Nusaiba sai Bahijah Yaran sune age fan su Abdulkadir dan gidan uncle musa kanwan sa ummi salam Sai yaran uncle Abubakar Mansoor da Sagir Sai yaran sadar wato mahaifin, Siddarth da Arjun da Araw gabaki daya manga famely sun kewaye sa yayin da babu jikan sa daya wanda yafi kauna agun Siddarth wanda jirgin sa yana daf da sauka Karfe 10:00Am dai-dai Siddarth ya sauka a manga Hospital kai tsaye cikin room din da Alhaji kaka yake yanufa bayan sun gai-gai sa da su uncle din sa wanda matar uncle musa wato hajia Laila take tafan hada rai, Alhaji kaka ganin jikan sa yasa yafara yun kurin tashi daga kwanciyar da yake taimaka masa yaran sa sukayi bayan ya mike yafara mika hanu wa Siddarth ae kuwa Siddarth yafika hannuwan sa yaje gare sa hajia Laila kamar ta muta mai yasa dan ta ba'a jansa ajiki bayan kuma shine babba agabaki daya familyn, Alhaji Kaka magana yafara yana kuka yana cewa duk nine silar tarwatsewar familyn mu ina da kanne har biyu wanda bansa yadda suke ayanzu ba Muhammad da Sulaiman, gabaki daya yabasu labarin abunda yazamo sanadiyan raba su, dama su uncle musa sunsan magana yaran sune basu sani ba sosai suga shiga cikin mamaki da ban al'ajabi, Aaraw harya fara zumudin kagani yan uwan sa shi mutum ne mai son mutani, Alhaji. Kaka riko hannu Siddarth yayi tare dana Abdulkadir yace dan Allah kutaima ka kunimu su sanan kuje suyafe mun ninasan bazan kara ganin suba, sosai sugashiga cikin tashin hankali, Siddarth yace insha Allahu zaka samu lapiya zaka warke da yardan ubangiji Allah, Rai bakon duniya Allah yayiwa Alhaji kaka rasuwa, wayyo zokaga tashin hankali agun manga family amusu mutuwa mai karya zuciya rayuwa kenan, Bayan ankai sane Siddarth yafara bin hanyan dazai gano yan uwan su wanda Alhaji kaka yadaura masa nauyin hakan, Dalilin mutuwar Alh. Kaka ne yasa Arjun mai tafi kauye guma ba wannan kenan 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 ******************* INDIA Har yanzu jikin momy yanan yadda yake saidai ma muce ciki kara tsanani yake Abba yashiga tashin hankali sosai, Abba samun Doctor yayi kamar yadda Dr. yabukaci hakan Doctor yadubi Abba yafara masa magana cikin harshen turanci, Alhaji gaskiya matar ka ba jinyar asibiti yaka mata da itaba dan wanna jinyar kamar bana asibiti nane dan haka zan baka shawara kadauke matar ka zan hadaka da wani malamin addini dan kasar Saudia ina da tabbascin zaku dace agun da yardan Allah sosai Abba yamasa godya, akadauki momy wanda ayanzu batama zan yadda kanta yakeba zuwa Saudiya, 💕💕💕💕💕💕💕💕💕 ********************* AMERICA Suha cikin parlo suka shiga rike da Sana mom datake zaune a parlo tamike tana tambayan meyake faruwa da ita haka rike da hannu Suha tace mom zauna nabaki labari, kaf abunda yafaru da Sana, Suha tabawa mom, mom girgiza kanta tayi nata cewa ae kuwa ngd masa sosai, Sana kuka tafarayiwa mom din ta tana fadin mom wallahi ina son sa kitaimaka mun karna rasa dan wallahi idan narasa mutuwa zanyi, sosai take kuka kamar ranta zai bar gangan jikinta Mom Suha mamaki duk ya mamaye zuciyoyin su yau Sana take cewa tana son wani mutum lalai kam abun mamaki ne wannan, Sana burgima take sosai, Sultan ne yashigo parlon yana magana a mom meyafaru da sweet sister na take kuka, Sultan mutum ne da sam bai dauko halin mom din saba yana matukar son su Sana yadauke su tamkar Sukaina, Sukaina ne dai tadauko bakin halin mom din su, Ae Sana tana jin muryan Sultan tamike daje wajan sa tarike hannuwan sa tana kuka tana fadin bro dan Allah kataima kamun karna rasa shi wallahi ina son sa lokaci guda naji kaunar sa yashiga cikin zuciya ta, Sultan yace sister nutsu kimun bayanin komai yadda zan fahimta kama hannuwan ta yayi ya zaunar da ita kan kujera yace too yimun bayanin komai yadda zan fahimce ki kinji blood sister na Sana kuka take tana masa bayanin komai sai da tagama basa bayani tayi shuru, Sultan idanuwan sa yakafe ta dashi cikin sanyi muryan sa yace ki kwantar da hankalin ki my lovely one indai wannan zan taimaka miki kuma zan iya bakin kokari na wajan ganin kinsa mesa kuma nasan shima zai so ki ae kin caccanci aso ki wata kilama shima yanata fama da son ki acikin zuciyar sa, Sosai Sultan ya kwantarw kanwar sa hankali, yabata abinci abaki yanata fada mata magana mai dadi sosai da sosai 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲 ********************** KAUYE GUMA Bintu "tace kayi shuru kar sujimu Khalil ya gabaki daya baya fahimtar da cikin muryan sa na kuka yace zai rabani dake Mimi ban son rabuwa dake, " Bintu tace ae ba rabuwa zamuyi ba, "amma idan kayi kuka zasu jimu kuma suraba ni dakai kadae na kuka kaji Bintu takari sa magana nan kamar karamin yaro, To nadaina cewa Khalil kamo hannuwan sa Bintu tayi suka mike suna tafiya ahankali-ahankali har suka bar wannan bishiyar mangoro nan batare da su Bushar sun gan suba, tafiya suke har suna hadawa da gudu sai da sukayi nisa sosai ne kafun Khalil yace Mimi nikam nagaji muhuta anan, murmushi Bintu tayi tace shikenan samun wuri sukayi suka zauna, Khalil yace Mimi ina jin yunwa, kallon sa Bintu tayi tace "Hmmm to yanzu yakake so nayi Sadauki, " takarisa cikin tausayin sa, mutsu-mutsu yayi da fuskan sa kamar karamin yaro na shirin kuka, yace nikam yunwa nake ji Mimi, Bintu tace karkayi kuka kaji kayi hkr mukari sa cikin gari duk da akwai dan nisa amma bansan yadda zan sama maga abinci ba, da lalama Bintu ta lalaba Khalil har yadaina mata kukan yunwa, Bushar ya kalla yaran sa yace baza muta komawa cikin gari ba batare da Bintu na ba dan haka mukara gaba ina da tabbacin zamu gan su, haka kuwa sukayi sukara shiga cikin dajin dan niman Bintu da Khalili, Yau kwanan Khalil da Bintu biyar acikin daji........ Yau kwana nan Khalil da Bintu biyar acikin daji, gabaki daya sunfita cikin haiyacin su musamman ma Khalil gaba ki daya yafita haiyacin sa gawata bakar yunwa sumaci sa'a ne acikin tafiyar su Allah yahada su da bishyar mangoro sukaci, da tuni Khalil ya sumewa Bintu Rayuwa kenan yau Khalil cikin daji Khalil wanda sai yazaba abincin da zaici amma yau Khalil abunda zaici ma yana masa wuya Allah ya kyau ta Yauma cikin tafiya suke yayin da Khalil yafashewa Bintu kuka cikin kukan sa yace dan Allah Mimi muhuta anan nikam nagaji ga yunwa nake ji sosai Bintu tace haba Sadauki na ka kara hakuri mana niban san mai zanba ka kaciba, kayi hakuri mana mukara gaba ko Allah zaisa musamu wani abunda zamuci, ae kuwa Khalil ya barke baki yafara kuka yana kuka yana fadin nikam yunwa nake ji, Bintu ma gani Khalil yana kuka itama ta farke da kuka ae kuwa dukan su suka farke da kuka babu mai rarrashin wani cikin su, kuka suke sosai kamar wanda aka musu mutuwa, Bushar suka tusa kansu sukeyi cikin dajin sama-sama suke jin kuka kamar na mutani tsayawa cak sukayi, suna suraron kukan, Bushar yace kamar kuka nake ji, ae kuwa suka kara kai kan su gurin da suka ji kukan, Khalil "yace Mimi maiyasa kike kuka kidaina kuka ban son ganin ki kina kuka dan Allah kidaina, taya zandaina bayan kuma Jarumina yana kuka idan kana kuka kana karya mun zuciya ta ina jin zafi acikin zuciya ta, too nadaina kema kidaina kinji sosai Khalil yake rarrashin ta, gabaki dayan su sundai na kuka suka fada duniyar soyayya Khalil yace Mimi na idan munkasance mata da miji ko too tabbas zan jiyar dake ruwan soyayya zaki kasance mai halfahari dani sosai idan Allah ya so, sosai Bintu taji dadin, kalama, sa, harta wani rausayar da kanta tsaban murna, har tabude baki zatayi magana kawai sai ganin mutani sukayi sunke waye su, ae kuwa da sauri Bintu ta mike tana rarraba idanuwan ta cikin tsoro, Khalil kuma bayan Bintu yaboya yana kuka kamar karamin yaro yanacewa Mimi kiboye ni kamani zasuyi, Bushar fashewa yayi da dariya yana fadin ashema macce yake son ki Bintu ya kuma fashewa da dariya na marasa imani, ya kuma juya fuskan sa yadubi yaran sa yace kar kuma sa komai ku dauka mun shi mukoma guma ya kuma fashewa da dariya, ae kuwa Khalil ya kankame Bintu yana kuka yana fadin "Mimi kiboye ni dan Allah karki bari sumun komai dan Allah Mimina, " Allah mai iko yau Khalil shiyake boyewa abayan macce akan wani mutum wai dan karya duke sa rayuwa kenan harna tunu fadan sa da Billyboy tabbas Khalil bashi da lapiya na tabbata yau😞 Yaran Bushar suka nufo Khalil domin kamashi ae kuwa Bintu tasha gaban su tare da ware hannayen ta tana magana cikin tsawa wanda shi kan sa Bushar sai da abun yabashi mamaki yayin da Khalil yasake razana yakara kankame Bintu ajikin sa, Bintu tace wallahi kar ku kuskura ku taba shi narantse da Allah idan hanunku yataba jikin sa to wallahi saina muku abunda bakwatinani takarisa magana nan cikin zare musu idanuwar ta, Bushar yace taya baza aso mace kalan wannan ba mace jaruma gaskiya ina son ki Bintu na kuma dole sai na aure ki yafashi da dariya kana ya daura dacewa kubarshi kada kutabashi, haka yasaka su agaba kai tsaye suka nufi kauyen guma, Khalil amakale da Bintu, Alili yazo gurin kaka aguje yana magana cikin haki kaka kaka shikenan Bushar yadawo kaka yace Alili katsaya kafadamun abunda yake faruwa yadda zan fahimce ka, Alili yace Kaka Bushar ne yadawo daga tafiyar da yayi yau din nan gabaki daya Alili yakwashe komai yafadawa Kaka ae kuwa Kaka yashiga cikin rudani, fada yafarayiwa Alili yace kasan mutum ba lapiya gare shiba amma ka goya bayan yagudu sbd mace bayafa cikin haiyacin sa amma kuma kace ya gudu gaskiya Alili kayi ganganci anan gun, sosai ran Kaka yabaci, kai tsaye gurin Baffahn Bintu yayi ya sanar dashi komai akan gudun Bintu da Khalil, Baffah yashiga cikin damuwa sosai da jin labarin gudun diyar sa Bintu yashiga matukar damuwa too yakamata mubasu dan niman su dan baika mata mubar su ba, ahaka suka kare magana nan sbd bazasu iya barin suba wannnan kenan Haka Bushar ya tura su Khalil da Bintu agaba kai tsaye gun mai garin garin sukayi, suna isa Bushar yafara magana cikin zafin nama yace, maigari dakai za'a ahadabaki, auran mun da mata dan anga bana gari ko too baka isaba ina son atara kowa nagari nan akwai magana nan danake son yi da su, maigari ya aike dan aike domin yasanar da mutani cewa kowa da kowa ana bukatar su afada, haka kuwa dan aike yasanar da kowa da kowa, bayan yagama sai kuma yanufi dayan aikan da maigari yasa shi ae kuwa yace yasanar da Kaka da Alili da kuma Baffahn Bintu, Baki daya sun gama taruwa afadan sarki kowa yayi shuru yayin da suke jira suji tabakin maigari, maigari duban Bushar yayi yace kai muke sauraro ae kuw kowa yafara zare idanuwan sa, Kaka da sai yanzu ne idanuwan sa ya sauka akan Khalil da ke kamma me da Bintu Kaka taba Alili yayi yana nuna masa yadda Khalil da Bintu suke, Alili sosai yaji tausayin su, Bushar yace da farko anan mun laifi agarin nan kuma sun san kan su kuma wallahi sai na dau hukunci akan ku amma yanzu bazan fara ta kan kuma, yadago fuskan sa yadaura akan maigari kana yadaura dacewa, maigari acikin garin ka kuma kana gani za'a aurar mun da matar da zan aura amma kayi shuru, kuma kasan zan iya daukan hukumci dakai na amma meyasa nazo gare ka, Bushar ya numfasa kana ya daura dacewa duk hukumcin da na zantar akan ku ya zauna amma kuma banyi ba sbd da ina da dalilin yin hakan kana ya kuma fashewa da dariya, na marasa imani, kana yadaura dacewa anriga da ansaka auran Bintu na da wani mutumin da ba musan waye shiba dan haka kar ace nayi son kai nayanke wani hukumci wanda kowa zaiji dadin hukumcin da nayanke, Bushar yace hukumcin da nayanke shine kowa yasani ina son Bintu kuma ina son auran ta, bayan tafiya ta nazo nasamu ansaka bikin ta da wani, too magana nan gaskiya tunda dukan mu biyu muna son Bintu kar na dage akan sai na aura Bintu da karfi na yasa nayanke hukumcin dani da wannan mutumin zamuyi gasa akan ta duk wanda yaci gasan too shine zai aura Bintu, yakarisa magana yana murmushi, Maigari yace "too munji maganan ka kuma mun amin ta dashi amma baka fadamana wani kallan gasa ne haka, Bushar yace " Shadi zamuyi shadi dani dashi duk wanda yayi hawaye yafadi, " Kaka Baffah Alili dukan su mekewa sukayi atare baki dayan su............. Bushar yace "kunsan bashi da lapia zaku aura masa mata? ae duk mutum da zai rike mata too tabbas zai iya shadi, maida kallon sa yayi kan mai gari kana yadaura dacewa, tabbas wannan shine abunda za'ayi dan kar ace nayi son kai dan haka idan kuna son zaman lapiya too wallahi ku amince da wannan gasan saboda idan har bazan ayi gasan nan ba zankashe wannan mutumin domin wannan shadin shine zan gwada masa cewa niba asa'an saba ne, shine zai sa yagane bakai yashiga harka taba amma idan kunce baza ayi ba too kuma kunsan zance, " Bushar yace Baffah yakace ka amin ce, Baffah kan sa yadaga yadaura akan Kaka, hada idanuwa sukayi Baffah da Kaka, kaka ya girgiza masa kai alamun ehh, Baffah yace ehh na amin ta da batun ka, Bushar yamaida fuskan sa kan Kaka yace kai fa, Kaka yace na amin ta, Bushar ya maida fuskan sa kan mai gari kana ya daura dacewa, duk wanda ake bukata ya amin ce ya amin ce dan haka sai asaka ranan da za'ayi, budan bakin Alili yace ae shi wanda za'ayi dashi bai amin ta ba, ae kuwa kallo yadawo kan Khalil, mai gari ya maida kallon sa kan Khalil yace ka amince da wannan gasan da za'ayi, Kallo fa yadawo kan Khalil kowa so yake yaji mai Khalil zaice, Khalil hannun Bintu ya kama gam yana zare idanuwan sa hawaye fal cikin idanuwan sa, magana yakeyiwa Bintu "Mimi na zai rabani dake ko hawayen cikin idanuwan sane suka zubo, " Bintu tace Sadauki ka kwantar da hankalin ka kaji ka nutsu kaba su amsar da take cikin zuciuar ka kai tsaye, " Khalil yace ban fahimta komai ba da suke cewa, Bintu tace "gasa zakuyi da kai da Bushar na shadi bulala 100 duk wanda yayi kuka to shine yafadi kuma bazai same ni ba, shine suke tambayan ka ka amince, " tsayawa yayi cak yana kallon Bintu, Bintu ta daura dacewa nasan kana sona Sadauki bazaka so karasani ba ko? girgiza kai Khalil yayi yace ehhh, Bintu tace yawwa to fada musu amsan su, kuma kai tsaye daga cikin zuciyar ka, Khalil ya dago kan sa ya daura akan mai gari yace "na amince" Alili kamar yayi kuka dan yasan Khalil ba iyawa zai yiba, Bushar yace to shima ya amince dan haka ansaka kwana uku rak, Bintu ta mike tace nima aminta amma gasan nan zai fara ne akan Sadauki, Bushar dariya yayi na irin na marasa imani nan yace na amin ta, Bayan gama taro afada kowa ya kama gaban sa, Alili da sauri yazo wajan Khalil ya fara masa fada cikin bacin rai "Khalil kana cikin hankalin ka kuwa kasan waye Bushar kasan mai yake takama dashi da zakace ka aminta da batun sa, gabaki daya shifa babu Allah acikin zuciyar sa amma kana cewa wai kai ka aminta, tabbas idan bai kashe kaba too zaimaka ila da bazaka iya komai ba, arayuwar ka, " Khalil rike hannun Bintu yayi gam yana kuka yana cewa kasan me Alili bakasan yadda nake jin Mimi cikin rai na kuwa hmm yadan numfasa kana yadaura dacewa Alili ina son Mimi zan iya bada rai na fansa akan ta dan haka koda Bushar zai kashini ne yau daya kam saina gwada jarumta na akan Mimi, kasan yadda tasha wahala akai na kuwa acikin daji nan ya karisa maganan sa cikin kuka, Sosai jikim Alili yayi sanyi kana ya fara girgiza kan sa yana cewa addu'a itace kawai abunda zan taya ka tashi, Baffahn Bintu ne ya cafke zancen da cewa insha Allahu zamu taya ka da addu'a baki dayan mu, haka ma Kaka ya fada, sosai Khalil yaji dadi daganin dukan su sona son shi kuma suna masa fatan alkhairi cikin rayuwar sa, da haka kowa ya nufi gidan sa, yayin da Bintu tabi Baffahn ta kana Kaka Alili sai kuma Khalil suma sukayi gidan, WASHI GARI Bushar a kofar gidan su Bintu yana jiran fito wan ta, babu bata lokaci sai ga Bintu ta fito, fuskan ta ahade kamar wanda aka mata mutuwa, Bushar ya fara magana "ae dama nasan basona kikeyi ba, Bintu nikum ko ina sona ko baki sona sai na aure ki babu wanda yafi karfina awannan garin dan haka kima sani dole sai nadawo miji agare ki, Bintu da tagama sauraron sa tace " Allah yafika Bushar ayanzu bana jin tsoron ka kuma kasani Allah baya barci kuma yace murokesa zai amsa mana, ni Allah ne gatana kuma dashi na dogora kuma washi zankai wa kukana, kuma ina da yakinin zai amsa mun da yardan sa, " Bushar yafashe da dariya kana yadaura dacewa, kinga wannan abun shi zai nuna muku karfin ikona akan ku keda ragon mutumin da kike son sa Bintu zan nuna miki nafi karfin kowa awannan duniyan, Bintu tace ae idan kafi karfin mu bakafi karfin Allah ba kuma Allah daya ne abun bautan mu kuma baya barcci, tayi tsaki tabangaje shi tashege cikin gidan kai tsaye dakin da take kwana tayi, kuka take sosai barci ba rawo ne kawai yasace Bintu, Bintu 3:am dai-dai Bintu tashi futa adakin tayi kai tsaye bayi tayi tayi fitsari bayan tagama tayi alola, takoma d'aki wani kodaddan sallaya tashin fita ta da kafbara sallah tafara bayan ta idar hannayen ta sama tad'aga tafara zuba addu'a Bintu tace "ya Allah ya ubangiji na babu abin bautawa dagaskia sai kai Allah ya Allah dan wanda kayi duniya kayi lahira domin sa ya Allah dan wanda kace idan mun bisa za mushiga aljanna nan ka, dan Amina da Abdullahi Annabi Muhammad (saw) Allah nagawo kukana zuwa gare ka Allah ina rokon ka kazaba mun abunda yafi zama alkhairi awaje na," Tabbas Allah Allah ne kuma maji rokon bayin sa Bintu magana take da ubangijin ta kya kace tana ganinsa, tabbas shi yana ganin ta amma zuciyar ta yana hasko shi buwayi gagara misali, Bintu ta daura dacewa ya ubangiji kai ka halice ni bani da kowa bani komai sai kai kuma da kai kadai na dogara, kai ne kace muroke ka zaka amsa mana, Allah katsaya mun da kanka, kada kabarni da iyawa ta dai-dai da kiftawan ido na bazan iyaba, Allah idan har wannan bawan naka alkhairi ne agari ne ina rokan ka da katabbar mun dashi amatsayin mijina, Allah idan har shi ba alkhairi baine kazabamun mafi alkhairi agarini, Allah zabin ka nake so, Allah kazabamun miji nagari wanda zai kula da rayuwata, sosai Bintu take addu'a tana kuka tana rokon Allah," Yayin da Bintu take addu'a haka ma Baffan ta shima yake addu'an wa yarin yar sa Allah yabata miji nagari wanda zai kula da rayuwar ta, haka ma Kaka da Alili ba abar so abaya ba, Fada ya cika makil kowa soyake yaga wannan gasar da za'ayi da Bushar, wasu sunyi Allah wadai da wannan mutumin da yace zaiyi gasa da Bushar shin shi bai da hankali ne, wasu sunyi Allah wadai da Kaka, da kuma Alili, fada tacika kowa wanda yakasance dan kauyen guma ne yazo fada dan bawa idanuwam sa abinci da maza da mata, kowa yasa aran sa cewa fa wannan mutum da zasuyi gasa da Bushar shine zai fadi, Angama cika y'an gasa kawai akejira domin fara wasa, Bushar yafito filin gasar yayin da Khalil yake gifen fili yana taraba idanuwan sawa Bintu dan gabaki daya atsorace yake, kama hannun sa, tafara masa magana cikin ruwan sanyin ta, Sadauki na kaman ta alkawarin da kamun nacewa yau zaka zamo jarumi wanda hawaye bazai taba fita daga cikin idanuwan saba? girgiza kai Khalil yashigayi kamar karamin yaron dayake daf da fashewa da kuka, yancewa ban manta ba ina sane Mimi, ya daura dacewa Mimi tsoro nakeji kigani fa bulalan da take hanun sa kuma dashi zai duke ni har guda dari jikina bazai iya dauka ba idanuwa na bazasu iya jure rashin fitar hawaye ba idan har aka zuba mun wannan bulalan ajikina, wallahi Mimi tsoro nake ji, yakarisa magana yana mai fashewa da kuka maicin rai wanda duk wanda yagan sa agun sai ya tausaya masa, Bintu kama hannuwan sa tayi tace nasan Sadauki na jarumi ne wanda zai iya jure komai akaina idan nace komai ina nufin komai, numfasawa tayi kana ta daura dacewa ehh tabbas jikin ka bazai dauka ba amma zuciyar kafa, nuna kirjin sa tayi da yatsan ta tana cewa tabbas nayarda da matsayin da nake ciki ciki awannan zuciyar taka nasan zatayi komai akaina daga ciki harda hana idanuwar ka zubar da kwala, Sadauki kasan yadda nake jin ka acikin zuciya ta kuwa? Hmmm to inbaka sani ba yanzu zan fada maka, kana da matukar shiga rai, kana da komai, komai da yake dauke hankalin mai kallon ka Sadauki na, babu wani yanayin da za'ariske ka face sai anga wannan yanayin yada d'an kara maka fito da kyawun ka, Sadauki , numfasawa Bintu tayi yayin da hawaye ke zuba daga cikin idanuwan ta tadaura dacewa Murmushi, damuwa, kunci, ko kuka duka afuskan ka ababen murmushi ne amma kuma yau bana bukatar hawayan ka, nasan kowa yana son ganin ka dan ganin wannan gasar bakai ne zakaci wannnan gasar, haka kowa yake fada, amma nikuma nasan wannan jarumin mazan shine zaici kasani fa idan har hawaye yazubo daga cikin idanuwan ka tabbas karasa ni dan haka dan Allah karkabari hawaye sufito daga cikin idanuwar ka. Sosai Khalil yashiga cikin da muwa da yaji labarin idan har hawaye suka fita acikin idanuwan sa zairasa Bintu dan haka yace Mimi tabbas yau zaki kasance mai alfahari dani, tabbas hawaye bazasu fito daga cikin idanuwa taba haka Khalil yana ta, zan saka juriya acikin zuciya ta, sosai, bazanyi kuka ba addu'a kawai nake bukata, Mekira ne ya fara magana dayan bangaran yazo saura dayan bangaran shuru har yanzu kodai yaji tsoro ne ya gudu, ae kuwa mutanin wajan suka fashe da dariya har anfara surutu ana cewa ae dama bazai iyaba matsoraci ne dama wazai iya da Bushar fili yaciki da surutun mutani, shikuma Bushar saiwani wage baki yake dajin anyaba masa, Bushar duk atunanin sa yazata gargadin da yayiwa Khalil ne yasashi guduwa, kawai bazatao ba tsammani sai ganin Khalil sukayi atsakiyar fili babu riga ajikin sa kamar dai Bushar, ae kuwa fili yasake fashewa da surutu. Saida me magana yafara magana asaurara yanzu gasa zata soma dan haka kowa yazauna shuru yayi kallon gasa zamuga atsakanin Bushar da Garkuwa wazaiyi nasara, sosai mutani sukayi shuru suka nutsu danganin wannan gasar yadda zata kayya, Kaka Alili Baffah gabaki dayan su basa cikin haiyacin su atsorace suke sungama sadaukarwa cewa Khalil yafadi sbd kafun sufito gidama kuka yake duk jikin su yayi sanyi, Za'a fara cewar mai gabatarwa Bushar matso ae kuwa Bushar ya matso dawani uban bulala ahanun sa yana jujuyawa idanwan Khalil nae yadawo kan mutani ae tuni jikin sa yadau rawa, yayin da mutani sukaga wannan bulalan suka fara magana kasa-kasa suna nuna bulala ae wannan bulalan ko daya aka maka sai kayi kuka bare kuma dari haka mutani suke ta magana, Mai gabatarwa yace wannan gasar takunsa abu biyu, dafarko Bushar zaiyi bulalawa Garkuwa har guda dari, idan har Garkuwa idan yayi hawaye kuma shikenan yarasa Bintu, idan kuma baiyi hawaye ba to nan da sati guda mako kenan za'asake dawowa domin gasar amma kuma akan Bushar shima za'a masa bulala dari, idan shima baiyi hawaye ba tofa tabbas za'acigaba da wannan gasar har sanda daya daga cikin su zaiyi kuka, dan haka mai gabatarwa ya kirawo Bushar yace zan kirga uku kacal, ina kamawa sai afara gasar, Bushar tunkar Khalil yake da wata uban bulala ahannun sa, ae kuwa Khalil ganin wannan bulalan hanun Bushar yashiga cikin dimuwa harta kai ga yana kokarin barin filin baki daya, kamar akun nuwar sa yaji magana nan Bintu"koda jikin ka bazai dauka ba amma nasan zuciyar ka zata dauka nasan matsayin da nake dashi acikin wannan zuciyar taka, " ae kuwa Khalil yatsaya cak dumin yanajin maganar Bintu kamar yanzu take masa, Mai gabatarwa kuma yafara kirgan sa, daya, biyu, uku, afara aekuwa, ae kuwa Bushar yadago bulalan nan yazubawa Khalil bawan Allah, adai-dai lokacin da Bushar yazubawa Khalili adai-dai lokacin Kaka, Alilil, Baffah suka runtsa idanuwan su dan ganin kar idanuwan su ganin halin da Khalil zaishiga, awannan lokacin kuma Bintu addu'a kawai takeyi yayin da Khalil addu'a yake tayi cikin zuciyar sa, tabbas Khalil yaji bulalan nan amma idanuwan sa sunyi jaa runtsa su yayi, babu alamun kuka attare dashi, saida Bushar yayiwa Khalil bulala biyar kamun ya tsaya dan duba idanuwar Khalil ko yayi hawaye amma kuma abun mamaki aduba idanuwar Khalil babu ko alaman hawaye aciki, Ae kuwa mai gabatarwa yace aradu idanuwar Garkuwa babu ko d'igon hawaye ciki dan haka acigaba, ae kuwa Bushar yashiga cikin damuwa meyasa Khalil baiyi hawaye ba, amma kuma ae da saura da yawa, Bushar yacigaba da bulalawa Khalil har yana hadawa da mugun ta, saida yayi bulala ashirin kafin Bushar yatsaya dan duba idanuwar Khalil, dasuke aruntse mai gabatarwa ya zakayo wajan fuskan Khalil dan ganin ko Khalil yayi hawaye amma kuma har yanzu Khalil babu ko hawaye cikin idanuwar sa, ae kuwa, ae kuwa mai gabatarwa yace "aradu idanuwar sa ko ruwa babu, " ae mutani suka fara magana gaskiya yaburge ni jarumin gaske ne, a fuska kamar bazaiyi jarumta ba, mutani da yawa suka fara yabon sa suna zagin Bushar, dama tun can bason sa suke ba tsoron sa sukeji, amma kuma yau sunga wanda yafishi jarumta, kuma babu wata sihiri ajikin sa hakan ya matukar burge su, Bushar kuma yashiga cikin tashin hankali sosai haka yacigaba da bulalawa Khalil har akagama bulalan batare da digon hawaye yazuba acikin idanuwar saba, ae kuwa fili yakafce da surutu da hayaniya sosai, anata yabon Khalil kai tsaye akanufa Khalil akayi sama dashi sai gidan Kaka jikin sa sai futar da jini yakeyi, yayin da mai gabarwa yana cewa tabbas Garkuwa ya gwada jarumta anan shima wata sati za'ayi nashi, Bushar bai tsaya sauraran duk wata magana nan da'akeyiba kai tsaye ya nufa wajan Bokan sa, Khalil gabaki daya asume yake baima san yadda kansa yake ba, Bintu sujjad tayi tagodewa ubagijin ta, saida Kaka yayi maganawa mutani akan suyi hkr zasuyi maganiwa Khalil dan ayanzu yana bukatar maganin ae kuwa suka tsaya akofar gidan Kaka damuwar su Khalil ya farka dan yanzu cewa suke sunsamu jarumi agarin su wanda bashida sihiri ajikin sa, magani sosai agashigayiwa Khalil Bushar zaune agaban Boka sai masifa yakeyiwa Boka, kace haba haba Boka kaifa da kanka kafadamun cewa tabbas sai yayi kuka idan har nazane sa da wannan bulalan amma kuma yau munyi gasar amma kuma ko kuka baiyi ba, Boka yadobi Bushar yace "tabbas shima wannan mutumin da kukayi shadi dashi naga abubuwa da yawa ajikin sa amma kuma ka kwantar da hankalin ka karka damu ba wata sati nakaba kabari idan har akayi naga akagama too zan fadamaka wata gasar daza ka sauya da wannan shadin dan haka ka kwantar da hankalin ka sosai Boka yake ta maganawa Bushar dan kwantar masa da hankali ae kuwa yayi nasara akan sa, Alhmdullah jikin Khalil yad'an samu sauki har yana iya fita kofar gida, Alili yadubi Kaka yace Kaka bamusamu daman fadama cewa fa ran da mukaje daukan bulalan nan munga Bushar dashi da wani mutumin da gabaki daya ba'a iya kallon fuskan sa, munji tattaunawar su suna jayya da Bushar akan dole sai yayi amfani da bulalan da mukaje daukawa amma shi Bushar yace sam bazaiyi amfani da wannan bulalan ba, Kaka tsayawa yayi cak yana tunanin wanene wannan mutumin haka, gabaki daya kaka yafada duniyar tunani damuwan sa yagano wannan mutum, can kuma ya numfasa kana yadaura dacewa bakuga fuskan saba? Alili yace ehh kaka ae kuwa Kaka yace nifa ina ji ajiki na Kakan Bushar ne indai kuma takasance haka to tabbas akwai babban kad'ubali agaban mu dan Kakan Bushar babban matsafi ne, tabbas kuyi kokari kuma kudage danganin kunsamu wannan bulalan, dan wannan bulala tabbas zata taimaka muku, Kaka yanumfasa kana yadaura dacewa kunsa masifar dake tattare da wannan mutumin Kakan Bushar, Shehu to tabbas akwai babban aeki agaban mu damuni muyi shadi dashi amma Allah yabani narasa akan sa, Alili yace insha Allahu Allah zaibamu nasara akan sa, yanzu haka zamusharya domin dauko bulalan nan kuma zamu dauko ta da yardan Allah, yau saura kwana uku gasar dan haka yau da dare zamuje, fatan alkhairi Kaka yamusu dafatan nasara, SIDDARTH _________________________________________ Siddarth wata daya yayi a Negeria yakoma Amireca domin kamala karatun sa abubuwa sunyiwa Siddarth yawa ga nauyin da Alh. Kaka ya daura masa ga kuma Zoey a wannan lokacin tana addaban rayuwar sa akan dole sai ya aure ta shikuma baiga abun so ajikin Zoey ba, Zoey zaune ita da kawan ta mecol suna magana akan Siddarth mecol tace "Zoey ai tun farko nabaki wannan shawara amma kince ke bazakibi shawaran ba to yanzu yakike so nayi miki, " Zoeya tace mecol bazan wajan ki dan jan magana ba kuma banzo dan nabi shawaran kiba kawai nazo gunki, nazo gunki ne dan kisake bani wata shawara, nafuskan ta Siddarth shi mutum ne wanda kyalekyale bashi gaban sa kuma naga shi mutum ne wanda yakeson taimako, shine nazo kiban shawara akan abun da zan jawo hankalin sa gare ni, dan jam kadan mecol tayi kana tace kin san wani abu kawo kunnan ki infada miki, Sana ce tafio daga loyala beach sanye cikin wando palazzo black colour da shirt riavy blue tayi rowling wani veil navy blue akan ta, tana rataye da wata yar bag black colour dayan hannun ta kuma na dama cup ne na coffe rike a hannun tafiya take tana shan wannan coffen tana lumshe idanuwan ta da sukayi jaa saboda kukan rashin wannan mutumin da yataemake ta yauma tagaji da kukan ne tacewa mom dinta zata fita shan iska ita dayan ta tafito babu Suha sai direba dake jiran ta a moto, Siddarth ne yau gabaki daya baya cikin haiyacin sa tafiya yake cikin moton sa gawanu uban yunwa dayake ji dan rabon sa da abinci tun jiya parking yayi dai-dai loyola beach domin yana bukatar sha iska, fitowa yayi daga moton cikin shigar jamfa amma babu hula akan sa suman kan sa duk yabaje masa agadon bayan sa kai kace mace ne tafiya yake kamar wanda bai son taka kasa, Sana tana shan coffen ta tana lumshe idanuwan ta gashi kuma tafada duniyar tunanin da ayanzu ya aure ta tuninin wannan mutum takeyi bata ankara ba da wani babban tudu dayake gaban taba tudun da idan tafada ciki to tabbas sai dai muce Allah yajikan ta gangara take kawai bata kula da gaban taba, mutani sai magana suke mata amma ina, bata jinsu dumin bata cikin haiyacin ta dai-dai lokacin da Siddarth yakai idanuwan sa gunda aketayin surutun mutani daura idanuwan sa yayi akan ta datake dafda fadi ai kuwa da sauri da gudu Siddarth ya nufo wajan ta rumgumata yayi sukayi kasa turmusu suka farayi akasa, wannan ya haukan wannan hakama wannan har suka isa bakin wannan tudun kuma Sana ne tayi kasa, rike hannun ta daya Saddarth yayi yana mata magana cikin zazzakar muryan sa mai dadin sauraro "karki sakeni kirike ni sosai tarike hannun sa yayin da dayan hannun yana lilo akasa da dukan jikin ta rikon da Siddarth yamata ne kawai ya hanata faduwa, kasa da tuni ta fada kasa magana yake mata cikin muryan sa karki sake hunnuna insha Allahu bazaki fadi ba, idanuwan ta tazuba masa babu ko kiftawa sosai take kallon sa kamar tasamu tv bataki su tabbata a haka ba miko dayan hunnu yayi akan tarike sa ai kuwa da tema kon Allah sai ga Sana tamiko janta yake har ya fito da ita daga ciki zubewa sukayi akasa yayin dashi yafadi dabaya ita kuma da ruf da ciki gashin kanta duk yarufe musu fuskan su sai da su sai da sukayi minti kusan goma kafun Siddarth yacilla ta gefe kana yadawo kusa da ita hunnun sa ya daga ya zafga mata mari kana yaja laben bakin ta ya kuma jaa yafara magana cikin sanyi muryan sa, "meyasa kike son kashe kanki, " abunda yafada mata kenan yabar gun, Kallon sa take har yabar gun sai da tadaina kallon sa kafun tadawo haiyacin ta, bin bayan sa tayi amma kuma har yabar gun, kuka take tana surutu da sumbatu gabaki daya tafita haiyacin ta, direban ta haka yazo yasame ta, "madam lapiya wani abu yafaru dake ne" direban yake mata magana sam bata cikin haiyacin ta Saddarth _________________________________________ Haka Sana take ta kuka tana fadin nikam bani da sa'a acikin rayuwata kuka take da sumbatu, haka direban tama yanaata magana amma sam batasan yanayi ba, Siddarth kai tsaye gida yanufa damuwa fal acikin zuciyar sa meyasa wannan yarinyar takeson kashe kanta tabbas zangano, dalilin ta, yana shaga parlo yatar da Raj, Raj magana yama fara masa ina kashiga ne bro ina tajiranka baka dawoba lapiya ko, samun guri Saddarth yayi yazauna, magana yafarayiwa Raj, "Raj ina son sanin gidan su, ina son sanin dalilin kashe kanta, meyasa take son kashe kanta, Raj kaine zaka nimomin ita, Raj dayashiga damuwa yacewacce haka wanda kakeso, nanimo maka ita haka Siddarth yace wanda nataemaka mata daga saman bene, yauma taso kashe kanta badan nazoba da kuwa tarasa kanta, tabbas jikina yana bani akwai abunda yake damun ta, dan Allah Raj ka nimomin ita, Raj yace insha Allahu karka damu, Mom Razia zaune a parlon ta Suha agefan ta, suna dan firan su, kwai sai ga Sana tashigo da dugu tana kuka, kai tsaye gun mom dinta tayi tafashe mata da kuka, mom Suha duk sunshga cikin damuwa sosai sai tambayan ta suke, Sana nutsu ki mana bayani, Sana tana kuka tana fadawa mom dinta duk abunda yafaru tsakanin ta da Siddarth, sosai mom ta tausayawa yarinyar ta kuma rarrashin ta tashigayi, "ki kwantar da hankalin ki kisaka nutsuwa cikin ranki, tabbas idan alkhairi ne cikin rayuwar ki tofa tabbas da kansa zaizo gareki, haka Suha ta kwantarwa yar uwata hankali, Tun daga wannan lokacin mom da Suha sukashiga kula da Sana basabarin ta ita daya, fadan dayake tsakanin Sana, da Suha yakoma shakuwa, Sana ce zaune agaban simun full tasaka kafafuwan ta cikin ruwan, gashin kanta kuma gabaki daya yabazo mata akanta, magana takeyi ita dayan ta, hakika idanuwa ta sun rufe akan ka, haka zalika nazamo kurma akan ka, nayi nisan da bana jin kira akan ka bansan kaba, aduk sanda nake bukatar taimako kawai sai nagan ka amma kuma ka kasa taimakon zuciya ta, tabbas zuciya ta daftake da bugawa, tabbas zuciyata takusa daina aiki, wayyo so meyasa so zakimun haka? meyasa so zakishe geni? alokacin da banshirya ba? meyasa so zakishiga zuciyata? wayyo Allah tabbas so baki kyauta mun ba, taya zakiso wanda bai san inayiba baisan da zamata awannan duniyar ba, Sana kuka take sosai tana sumbatu baki daya tafita haiyacin ta, Suha ne tazo gun tsayawa tayi cak tana kallon ta tabbas Sana tana bata tausayi sosai, Sana da soyayya bai da meta ba amma yau itace take kuka akan mutumin da baisan tanayi ba, inama inada daman mallaka mata shi da kuwa tuni nayi hakan, hannaye ta sama tad'aga tafara addu'a Allah ga baiwar ka nan Allah kashiga cikin lamuran ta Allah idan har wanda take so cikin zuciyar ta alkhairi ne Allah kamllaka mata shi, tana hawaye tana addu'a, share hawayen ta tayi, tanufi gun Sana magana tafarayiwa Sana "haba yar uwata kidai na kuka, idan kina kuka tabbas zakija makan ki ciwo ne kuma zakisa mom din mu cikin damuwa tabbs ko wani mutum akwai yadda tashi son take kasance masa to kiyi hakuri mucigaba da addu'a tabbas idan har shi akhairi ne agare ki zaizo ne, idan kina kuka zakija makan ki ciwo ne, idan kuma abu yasame ki nikuma fa yazan yi, tabbas idan mukarasa ki nima tabbas sarani za'ayi, idan kuma dukan mu bamu nan ya mom dinmu zata sakan ta yanzu ma bata farin ciki ga damuwar Abbi ga kuma kullum kina cikin kuka kinsan yadda takeji cikin zuciyar ta kuwa? Sana kiyi shuru dan Allah yar uwata. Sana tace Suha dole nayi kuka baki san yadda nakeji cikin zuciya ta bane zuciya ta tana mun zafi ina jin tamkar narasa wani bari ajiki na, Suha soyayya tasani arudani tabbas so bai kyauta mun ba, Suha ina jin kamar kwaniki na sun kusa karewa, kuma tabbas soyayyar wannan bawan Allah ne, yashiga cikin rai na ya zauna ta ko ina ina jin sa, ina jin sa ajikina, ina jin sa, akunnuwa ta, ina jin sa a komai na, Suha idan nace komai ina nufin komai, kuka dukan su biyu suke kamar wanda akamasusu mutuwa, babu mai rarrashin wani acikin su. Suna cikin kukan su ne sukaji hayaniya a part din su ai kuwa gabaki dayan su, sukayi part din su danganin meyake faruwa, Abbi ne da Ammi sunsaka Mom agaba suna mata fada kamar y'ar su, Abbi yace wallahi Razia kifita acikin idanuwa ta zan iya koran ki cikin gidan nan kece kike goyawa yaran ki baya suna abunda sukeso ko, tam kifada mayaran ki cewa aurar dasu zanyi nan da sati biu, kuma sadakan su zanyi dasu, kuka sosai mom Razaia takeyi takasa magana, haka zalikama su Sana, sai kuka sukan suna ganin rayuwa meciki da bakin ciki da tashin hankali, tabbas kowa da kallan tasa kaddaran sa, sukan nasu ahaka tazo, haka Abbi da Ammi suka tayin fada suka bar parlon, Suna barin parlon Sana da Suha sukayi gurin mom din su suna kuka mai karya zuciya, tabbas suna ganin jarabawan rayuwa, gabaki dayan su suka kwanta ajikin mom din su, suka fara mata magana "mom kiyi hkr kiyi shuru Allah shine zai saka mana duk abinda Abbi yake mana" Mom Razia tace "damuwa na ku aure sukace zasu muku kuma ni gaskia bazan bari amuku auran dole ba, zanyi iya bakin kokari na wajan gani basu muku auran dole ba, Suha tace mom ki kwantar da hankalin ki babu wanda ya isa yama na auran dole, idan har ina raye haka Suha tafada, tadaura dacewa mom to mubar musu gidan su mana, Sana tace bazamu nar wannan gidan ba, kinmata gidan nan da komai mallakin mom din mune, dan haka bazamu bari ba Allah yafisu, mom batace musu komai ba kawai kallon su take tana tunani acikin zuciyar ta. KAUYE GUMO _________________________________________ Yau garin antashi da zafi sosai iskan bazara sai kadawa yake, alamun ruwa zai iya saukowa a ko wani lokaci, Khalil ne zaune agaban Bintu, Bintu tace tabbas Sadauki na kasani farin ciki, zuciya ta bazata iya musulta maka yadda nakeji cikin zuciya taba wai yau kai kai Garkuwa na wanda nake fatan yazama alkhari acikin rayuwa ta yau shine akayi shadi akama sa duka har guda dari amma idanuwan sa babu ko alamun hawaye acikin su, tabbas ina alfahari dakai ina rayuwa dakai ina son ni nakasance uwa tagari gurin y'a y'an ka, kaima kazama uba nagari gurin su tabbas zuciya ta ta yarda dakai kuma nayi maka alkawari idan har nakasance mata agare ka zanyi maka biyayya kuma zan kula dai nawan, Khalil ya dubi Bintu ya numfasa kana yadaura dacewa "Mimi yanzu duk wannan kallaman duka ni daya, tabbas nine nayi sa'a acikin rayuwa, tabbas Mimi komai ki kaga yalalace tofa yarasa uwa ne to mema za'a kira da gidan da babu uwa acikin sa? Kango fa kenan, ko wani gida daya amsa sunan gida yana da uwa acikin sa, Mimi kinsan menene gidan? girgiza kai Bintu tayi tace bansani ba, Khalil ya numfasa kana yadaura dacewa wannan gidan kece Mimi uwar gida sarautar gida na, farin cikin gidana sirrin gida na, Mimi kefa gani nan bari ne sirrin tskar gida na, idan anmiki daya ta arziki tofa sai kin masa goma ta arziki, Khalil ya numfasa kana yadaura dacewa, ke tadaban ne kin hada komai Mimi idan nace komai ina nufin komai Mimi ke mai hakuri ne da sanin yakamata taya bazan jure komai akan kiba, ga kuma sanin yakama ta, Mimi ina son ki anan duniya har da lahira ina fatan dani dake mukasance tare agidan Aljanna tare da yaran mu ina alfahari nazamawa yarana uwa tagari, a ko wani irin lokaci inana matukar son ganin fuskan ki Mimi na, Hmmm ina rubuta ina tunanin anya Khalil tunanin sa baidawo ba irin wannan kallaman haka, Bintu tsaban dadin kalaman da Khalil yamata har rasa yadda zatasa kanta tayi, Khalil yadube ta yace tabbas idan har Bushar baiyi kuka ba nadau miki alkawarin jure ko wani gasan da zamuyi Mimina nidai fatana addu'an ki kuma yau da dare zamuje daji mai hatsari domin dauko wannan bulalan dan Allah Mimi ki kara mun addu'a akan wanda kika saba, dan Kaka yace dajin akwai hatsari acikin ta. Bintu tace tabbas nayi sa'a acikin rayuwa ta kuma insha Allahu zan cigaba dayi maka addu'a Allah zai shiga cikin lamuran ka Allah zai tai make ka duk abunda kasa agaban ka nawam, Allah ya Allah ga wannan bawan naka Allah kashiga cikin lamurun ka Allah yasaka nasara agaban ka da bayan ka Allah Allah Allah ya ubangiji na Allah wannan bawan kaine mai kaunar ka da maka biyayya Allah yamaka jaroga aduk inda kasa kan ka nawan, Amin Amin Amin Khalil yace yana mai zubawa Bintu riki tattaun idanuwan sa tabbas yaji dadin wannan addu'ar da Bintu tamasa, Bintu ta numfasa ta daura dacewa, "kasan wani abu kuwa? nawan, girgiza kai Khalil yayi yace sai kin fada matar Aljanna, Bintu tace "nifa akan ka na yarda soyayya gaskiya ce, nayarda hakika soyayya taha hauka ta mutum, nashiga cikin rudani a lokacin sadin nan zuciyata ta karye idanuwa na duk sunfito waje, tun daga lokacin da kashigo rayuwa ta komai sabo take zuwa mun, ka cancanci na son ka, Allah yabaka komai, kai kyakyawa ne, gason addini hmmm Allah nagode maka da kahadini da wanna bawan naka, Sosai Khalil yaji dadin kalaman Bintu har yasa mai zace mata, hawaye ne yashiga zubowa daga fuskan Bintu, arude Khalil yake tambayan ta lapiya wani abu namiki? girgiza kai Bintu tayi tace dan Allah idan mukayi aure mufita katayani niman iyayena tabbas ina son ganin su bawai dan banso Baffah bane sai dan ina son ganin uwata da ta haifeni kuma tafadamun dalilin yardani da tayi, kama hannayen ta Khalil yayi yace Mimi na ki kwantar da hankalin ki muna aure bada jimawa ba zamu fita niman iyayan ki, sosai Bintu taji dadi kuma a zuciyar ta sai kara godewa Allah take da Khalil yashigo wannan kauyen har yakawo mata agaji, tunwa tayi da lokacin da Inna Jummai take dukan ta, Khalil yana ce tabari amma taki haka yafita yadauko bakin wuta yazafga mata ajikin ta, tsabar farin ciki bata san lokacin da ta kwanta asaman kafadan saba, tana furta masa kalamai masu dadin sauraro da sanyayya zuciyar masoya, Khalil Alili dukan su durkushe agaban Kaka duk sunshiya da alama dai lokacin tafiyar su wannan dajin dauko wannan bulalan da Kaka yafada musu yayi, Kaka magana ya fara musu, tabbas wannan dajin sai kun kula sosai dan awai hatsar aciki sosai, nasake binciko dajin kuma tabbas nagano wani abu agame da wannan dajin, kuna shiga dajin zakuga hanya takasu kashu uku ne, akwai hanyar da amike take, akwai kuma hanyar da take dama, akwai kuma haryan datake hagu, hanyar data meke wannan hanyar ba kowa bane yake shigan ta ko shima kansa Bushar din bazai shiga ba, hanyar mace ce kawai zata iya shiga idan har tashiga wannan hanyar babu tabbas zata iya dawowa da ran ta, wannan hanyar ya kunsa abubuwa da yawa, kamar bishiyoyi masu furan ni da kyawun gani, idan mutum yashiga wannan wajan to tabbas zaiyi matukar burge sa, amma kuma akwai abubuwan ban tsoro acikin ta, akwai manya-manya Aljanu wanda su mutani ne kawai abincin su, duk randa bil Adam yashiga wannan daji to tabbas zaiyi wuya yadawo, bayan haka akwai majizai, akwai kuma namumin daji kamar su, Damisa, Zaki, da sauran su tabbas akwai hatsari acikin ta, Allah ma yataimaka wannan bulalan batacikin wannan dajin bayani nake muku yadda zaku fahimta kuma karku sake kushe ta dan bata da kyau ko kad'an. Numfasawa Kaka yayi yadaura dacewa "hanyar hagu kuma itama akwai hatsari amma kuma bai kai sauran ba, domin hanyar, mayu masu cin naman mutani su suke zama agun, amma har yanzu basu gano akwai mutani a wannan kauyen namuba, dan haka kukiyaye fatan kuna fahimta na, Girgiza kai sukayi alamun ehh sukace " muna fahimtar ka Kaka, kaka yadaura dacewa, hanya dama kuma itace hanyar da zakubi amma kuma akwai hatsari kafun ku uce waje uku da zaikai ku gurin bulalan, hanya tafarko sai kun wuce taikun ruwa wato kogi, wannan kogin akwai abubuwa da yawa ciki sosai dan haka sai kun kiyaye, hanya ta biyu kuma zakuyi fada da Aljani guda biyu dukan su zasufito muku asufar mutum ne kuma masu kama daku, daya zaiyi kama dakai, yanuna Khalil, daya kuma zaiyi kama dakai yanuna Alili, zakuyi fada tsakanin ku, amma yadda matsalan take shine karku ta fada da junan ku kuzata Aljanun ne domin gabaki dayan su asufar ku zasu fito, dan haka mekewa Kaka yayi yadauko wani ruwa acikin gora, yamika musu yace wannam ruwan zam-zam ne zai taima ke ku sosai wajanwa inna bakaken Aljanun, guna ganin sunfito gaban ku sai ku watsa musu da sauri to tabbas zakushiga lapiya, sai hanya ta uku akwai kananun abubuwa masu cutarwa dan haka sai kun kula sosai, tabbas idan anshiga wannan dajin ko ayi nasara ko kuma mutum bazai dawo ba. ____sosai Kaka yayi wasu Khalil bayani yadda zasu fahimta daga karshe ya musu fatan alkhairi da fatan nasara acikin tafiyar su, Fita sukayi daga cikin gidan kai tsaye hanyar dajin nan suka nufa suna tafiya babu wanda ya tamkawa d'an uwan sa kowa da abun da yake sakawa cikin zuciyar sa, Sun iso bakin dajin tsayawa sukayi cak wannan ya kalli wannan haka suka ringayi daga karshe suka yanke hukuncin shiga ciki, Alili yace "mushaga Garkuwa" haka kuwa sukashiga da Bismla, suna shiga sukaga hanyar kashi uku kamar dai yadda Kaka yace musu, Hanyar kashi uku ne kamar yadda kaka yace musu, amma kuma ganin ta yafi jinta gefe-gefen hanyar furanni ne sosai suncika gun masu kyau da kamshi tabbas idan kadaura idanuwan ka awanan gun bazaka taba yarda akwai abun cutarwa agun ba, furani ne kyawawa kananu da manya, ga bishiyoyi sunyiwa gun k'awanya, ganyan bishiyoyin kyawawa masu kashi jiki, furan ni gasan gun kuma kyawawan k'ananun furani ne masu kyau da kawata kallon wajan, Khalil kashim wannan furannin ne sukayi tasirin acikin zuciyar sa sai yanajin ina ma shida Mimin sa ne agun, Gabaki dayan su sunsha galtu da kallon gun domin ya matukar burge su, kukan tsuntsaye ne dasuke ta yawo atsakanin wannan furan ni ne ya farkar dasu daga shagaltuwa da kallon wannan dajin mai cike da kamshi, Alili yace "yakamata mushiga fa kaga lokaci yana kure mana" Khalil duban sa yayi yace gaskia wannan wajan ya matukar burge ni sai nake jin dama ina tare da Mimi na ana wajan" Alili yace "kadaina wannan tunanin dan nawajan akwai hatsari sosai cikin ta, yakamata muyi abunda yakawo mu mubar nan wajan tukafin wani abu yasame mu", Haka kuwa sukayi gabaki dayan su suka bi wannan hanyar da Kaka yace musu, Suna shiga suka tsaya cak ashe basuyi kallo ba, kogi ne babba mai fadi sosai ga tsayi gabaki daya furan ni ya kewaye wajan gawasu bishiyoyi masu kyau da haske yabaza gun da kyau, nace wow wow wow daga wani waje gabai dayan ta bishiyoyi ne suka kewaye gun y'ay'an bisiyoyin sunfiffito ajikin bishir ga bishiyar sai haske take kamar wanda akasaka masa wutan lantarke haske yagama gauraye wajan, wasu kyawawan furan ni ne wanda yanayin jikin sa kamar zanan love, wow masu karatu sai kunga gun yayi matukaryimun kyau sosai, Khalil yadubi Alili yace ta ina zamu hai wannan kogin, Alili yace ae kuwa Kaka bai fada mana ba, tsayawa sukayi suka zubawa sarautar Allah ido dan sunsa koda giya sukasha basu isa subi wannan kogin ba , batare da wani taimako ba, Wani gefe guda kuma wata kofa ce wanda gabaki daya furan ni sun fure gun sai ka lura sosai kafun kagane gun akwai kofa, Khalil ne yakai idanuwan sa gun kuma Allah yanufe sa daganin kofar haka kuwa Khalil yace "Alili kaga wata kofa acan wata kila musamu abunda zai hayarda mu wannan gun, " Ai kuwa Alili yace muje haka kuwa sukayi, tunkaran wannan kofar sukayi tafiya suke har Allah ya isar dasu wannan gum, Wani haske ne ya cika musu idanuwan su haske ya mutu ya kunnu haka haske yake tamusu Alili da yagama tsorata har yafara jada baya yana magana "Garkuwa nifa Allah tsoro nake ji kar wani abu yacutar damu, " Khalil yace "Alili ka kwanatar da hankalin ka insha Allahu babu wani abunda zaicutar damu, " Alili kama hannuwar Khalil yayi kam suna tunkarar wannan kofar da gabaki daya furan ni sun rufe gun ga kuma wannan hasken yana ta walwal, Murya suka faraji sama-sama ai kuwa Khalil Alili suka rumguma junan su, suna kam-kamme junan su, gabaki dayan su sun tsorata da magana nan dasuke ji amma kuma basa ganin mutumin, magana yake musu amma kuma basa ganin sa, yace musu "kunutsu zan muku bayani yadda zaku fahimta, ai kuwa tsayawa suka yi cak duk da haka jikin su bari yakeyi, Mukullin wannan kofar yamika musu yanace musu, " wannan mukullin itace zatakai ku yadda zakusamu abunda zai tsallake ku daga wannan kogin", Dif suka daina jin magana nan mutumin, Khalil ne ya dauke wannan mukullin, suka tunkara wannan kofar mai cike da fulawowin nan, suna isa suka fara kokarin bud'e kofar da taimakon Allah suka bude kofar, kutsa kansu sukayi ciki, kukan tsutsaye suka ji yana kewaye gun, kananu-kananun furan ni ne jajjaye maso kyawun gani sun kwan-kwanta akasa gefe guda kuma fararan furanni ne atsatsaye sun kewaye gun, abun shawa, Khalil, Alili, tsayawa sukayi cak sunrasa yadda zasu nufa, sunrasa abunyi babu wanda yake magana wa d'an uwan sa cak kuma sukaji wani abu a saman kan su ai kuwa Khalil Alili kayin su, suka daga sama dan ganin abunda suka ji asaman kayin su, Wata jirgin ruwa ne mai kirar zinare take sakowa, ai kuwa idanuwa suka zuba mata har ta sauko kasa, dai-dai gaban suta tsaya cak, kujera guda biyu acikin ta kasan jirgin kuma furar ni ne aciki, gabaki daya gurin yayi ma Khalil kyau sosai, Muryan wannan mutumin sukaji yana ce musu kushiga shine zai hayar daku wannan kogin, duk da jikin su yana bari amma kuma sai da suka shiga cikin jirgin, Still muryan mutumi nan suka sake ji "kurufe idanuwar ku, ae kuwa suka rufe kam, tare da kamkamme junan su, Haka jirgi nan ta rufe su gam, kai tsaye jirgin tayi sama da su kogi nan tayi kai tsaye tana zuwa tadawo kasa, kuma still idanuwan su arufe take basu yarda sun bude ba duku da yadda aketa wena su amma kuma basu bude ba, jirgin ne tayi kasan ruwa da su, ai kuwa ruwa ya lulube su, basu sanda suka bude idanuwan suba, ganin su sukayi cikin ruwa, ga kuma kifaye masu hadiye mutum, ga kuma kada masu cin mutum abubuwan ruwa wanda suke cutar da mutum babu wanda babu cikin wannan kogin, Alili harda fitsari a wandon sa, yayin da Khalil duk addu'ar da tazo bakin sa shiyakeyi, Kwan nan su daya cikin ruwan nan sunga, tashin hankali har sun fida rai da rayuwa, har sun sadakar mutuwa zasuyi dayake kwa nan, su yana gaba da taima kon Allah sai gashi sunfito amma gabaki dayan su basu cikin haiyacin su, abakin kogin jirgin takifar da su, tajuya abunta, Sam basu masan sufito daga cikin kogin ba, gawani uban yunwa adadde su, Muryan wannan mutumin sukaji yana musu magana, "lokaci yana kure muku fa akwai sauran k'alubali agaban ku fa" Kamar a mafarki suke jin maganan nan ai kuwa da sauri suka tashi sai ganin su sukayi abakin kogin, gaggara mekewa sukayi hancin cikin su sai murda musu yake tsabar yunwa, abinci suka gani agaban su, magana suka sake ji kuci abincin nan lokaci yana kure muku, ai kuwa suka faracin abincin nan sai da suka ci suka sha ruwa, mekewa sukayi suna jiran abasu umarni dan basu san ta ina zasubi ba, Muryan mutumin nan sukaji yana magama saura tsallake ta biyu kuma nasan kunsani dan Kaka yafada muku dan haka ni taima kon da zan muku shine kawai nunamuku hanyar, ai kuwa haka yayi kawai ganin su sukayi agaban wata hanya, ai kuwa sukashiga kallon junan su wannan yaga wannan haka Wata kofa suka gani tana mutsi, ai kuwa suka kam-kame jikin su, gabaki dayan su atsorace suke kowa da abunda yake rayawa acikin zuciyar sa, Ai basuka tashin hankali ba sai da sukaga kofar nan ta bude ai asannan maganar Kaka ta dawomu su hanya uku ce na farko kogi ne ta biyu kuma Aljannu masu kaga dasu, ai gabaki dayan su suka rake junan su, Basu gama tunani ba sukaga Aljannu nan masu kagama dasu sak sunfito ta wannan kofar, wayyo Allah na zo kaga yadda Khalil Alili suka shiga cikin rudani, ai ruwan zam-zam din da Kaka yabasu agani ba ai kuwa Ajannu nan suna tukaran su, sukuma suna ja da baya, gabaki dayan su arude suke basuka ruwan zam-zam din nan ba ga kuma suna daf dasu, sun sadakar shikenan taso takare, ai bazato ba tsammani sai ganin ruwan zam-zam dinan sukayi agaban su alokacin Aljannu nan suna daf dasu, ai Khalil yana ganin ruwan zam-zam dinan akasa, yayi kasa yadauka yawatsa musu, lokaci guda suka bace, Alili duk bai san abunda yake faruwa ba sai da Khalil ya tabashi ai kuwa atsorace ya bada kai duk atunanin sa wannan Aljnun ne sukayi nasaran kamashi, amma shurum da yaji ne yabashi daman bude idanuwan sa, babu su babu alaman su, ai sauke ajiyar zuciya yashigayi, gabaki dayan su suka zube akasa suna mai da numfashi, Sai da suka gama sauke numfashi kafun Alili ya tambaye Khalil maiya faru ne meyasa wannan Aljanun suka rabu dash, gabaki daya abunda yafaru Khalil ya fadawa Alili, Alhmdullh kawai Alili ya iya furtawa, Gabaki dayan su sunmanta aikwai, wani aiki agaban su barci mai dadi ne ya dauke su, sai daf yamma suka tashi ganin duhu sukashi ga tashin hankali baki dayan su, Suna tunanin da ina zasubi kuma yanzu, ae basuka gama tunanin suba suka ji muryan mutumin dazo nan yana musu magana, Tabbas lokaci ya kure muku dan saura kwana daya shadin ka amma kuna zaune anan kuna bacci kuma kunsan akwai wani tafiyan agaban ku ko to tabbas kutashi tsaye zan nuna muku hanyar ta karshe sai ku kula dan nasan Kaka yafada muku akwai namumin daji wanda tabbas a yunwace suke musaman idan dare yayi kuma dole kutafi da daran nan saboda gobe ne wannan gasar, taku, Ganin su sukayi awani katafaran daji mai duhu sosai, gabaki daya kukan namomin daji suke ji ya kewaye dajin ku ina suka bi kukan sukeji, tsayawa sukayi cak suna tunanin ta ina zasuyi kuma ta ina zasu ga wannan bulalan, Bazato batsamani kawai ganin zaki sukayi tayi kansu, ai kuwa gabaki dayan su, suka rasa yadda zasu nufa Alili fisari yafara Khalil kama hannun sa yayi suka fara gudu, suna gudu zakin nan yana bin su, ai kuwa sauran abubuwan cikin dajin sukaji ai gabaki dayan su suka nufe su suka hau bin su, Tashin hankali da ba'a saka masa rana kenan Khalil tuntube yayi yazobe akasa gashi wannan namomin dajin suna daf dasu wayyo Allah Alili kokarin sa yataimaki Khalil amma kuma yakasa dan gabaki daya a tsorace yake shima, Da taimakon Allah Khalil ya mike yayi gaba gudu suka cigaba dayi, gudu gabaki dayan su sunfita haiyacin su, Gudu suke sosai da sosai duk yadda kafan su tanufa dasu haka suke bin gun, Wani babban kofa ne mai kiran zinare gabaki daya guri jajayen furani ne komai nagun launin jaane, Khalil Alili tunkaran kofar sukayi suna tunkaran ta kofar tana buduwa, suna kariso bakin gun kofar ta budu gabaki daya, ai kuwa suka shiga da gudu, kirif kofar ta rufu, Sauke numfashi suka shigayi, gabaki daya dakin launin jaa ne acikin d'akin komai na d'akin launin jaane, Tsayawa sukayi ta ina ne zasuka bulalan, Alili yace "taya zamuga wannan bulalan kuma jina yana bani anan ne bulalan take", Khalil yace " Kamar yadda Kaka yafada mana cewa bulalan tana cikin wani kwanu ne, mai murfin roba, dan haka buduba duk kwanu mai murfin roba na cikin d'akin nan", Ai kuwa haka sukayi duk kwanu mai murfin roba sukashiga dubawa, Wani kwanu mai launin jaa kiranta kiran maciji ne murfin roba, Khalil nufan gun yayi ai kuwa yana zuwa yana addu'a, hannun sa yakai kan murfi da bismila ya bude murfin wata zufgegiyar bulala ne aciki, dauko bulalan yayi kana ya daura idanuwan sa agan ta bulalan babba ne sai sheki takeyi sosai irin sosai dinan, Alhmdullahi Khalil yace ya duba Alili dashima yake tafaman furta Alhmdullh haka kuwa suka ta murna sosai, Kofar ce tafara rufewa ai kuwa murna ta koma ciki sukayi kofar da gudu dan karta rufe dasu aciki, YAU RANAR SHADI _________________________________________ __fada yacika makir kowa ya halata a fada dan ganin yadda wannan gasar zata kasance yau tsakanin Garkuwa da Bushar, Bushar yace yasamu Bokan sa yabasa wani magani yace masa yashafa ajikin sa, dan idan yashafa ajikin sa to tabbas bazaisan ana dukan saba, Dan haka gabaki daya Bushar yashafa maganin nan ajikin sa, da wuri yazo fada dan yana cike da farin ciki ya kosa dan ganin yau anyi wannan gasar, dan yacanza wata gasar daza'ayi, Kaka gabaki daya acikin rudani yake yarasa yadda zaisa kansa dan babu alamun su Alili gashi kowa yazo dan ganin gasar nan Bintu tashiga rudani , kai tsaye tayi gun Kaka dan tambayan sa ina su Khalil suke, Bintu tasamu Kaka tace "Kaka ina su Alili har yanzu basu dawo bane Kaka, " Kaka yace "har yanzu basu dawoba ina jin tsoro kardai wani abu yafarau dasu ne shiyasa basu dawo ba, sosai suka shiga cikin damuwa, Bintu kuka take sosai, Idanuwan Kaka yayi jaa sosai sam baya cikin haiyacin sa, Fada kowa yazo mai gaba tarwa ne yafara magana " Kowa yazo ina Garkuwa, ina Garkuwa, ina Garkuwa, ina yaje tabbas idan Garkuwa baizo ba yabata wasan sa, kuma tabbas Bintu zata aura Bushar, Zan kiraka sau uku idan bakazo ba to tabbas, gasa takare daga nan tunda kai kayi wasa da gasar. Ina Garkuwa daya, ina Garkuaa biyu, ina garkuwa uku kafun yarufe bakin sa sai ji sukayi ganin, BARIMU KOMA BANGARAN MANGA FAMILY ________________________________________ Arjun kwace a bedroom dinsa jikin sa ya dau zafi zazzabi ne yayi mungun kamashi, kwance yake a kan bed din sa, Aaraw ne yashigo bedroom din sa, zama yayi akusa dashi kama hannayen sa yayi yafara masa magana cikin sanyin muryan sa wanda yanzu tunani ya gama gauraye rayuwar sa akan brother sa yana matukar tausayin d'an uwan sa, Magana yafara masa "haba dan uwa na karege damuwa cikin zuciyar ka katashi muje muyi breakfast, ummi da daddy suna jiran mu a parlau, Arjun yadubi Aaraw yafara magana " Aaraw ina cikin damuwa sosai narasa yadda zanyi kaina ya dau zafi sosai narasa ina zansaka kaina, Kullum idan na kwanta barcci sai nayi mafarkin ta, zuciya ta tana matukar son ta, ina son ta sosai irin sosai dinan, Aaraw yace nasani Arjun amma yanzu muje parlau muyi breakfast kaji, haka suka fito parlou, Ummi da Daddy duk suna jiran fitowar su, bayan sunfito kai tsaye dining area suka nufa bayan sun zauna, Arawa yace "morning ummi na" Morning haw are u autana, cewar ummi turabaki Aaraw yayi, ummi kina mai dani Auta fa, haba my son idan ban mai dakai Auta ba towa zai zamo auta na, Turabaki yayi kamar zaiyi kuka, Daddy yace ni kuma bazaka gaishe niba ko, turabaki yayi yace ai ina jiran nagama da ummi na ne sai nadawo kan daddy na gabaki dayan su sukayi murmushi, Arjun yace barka da safiya uwa tagari fatan kin tashi lapiya, ummi tace "lapiya kalau d'an albarka, Alhmdullh" masha Allahu Arjun yace kana yadaura idanuwan sa akan daddyn sa, abun alfahari na fatan katashi lapiya, Daddy yace Alhmdullh natashi ina kaunar ku Allahu yacika rayuwar ku da farin ciki, sosai sukaji dadi kuma suka amsa da Amin, Daddy yace "yawwa dama ina son magana daku baki dayan ku, fuskan sa yadaura akan Arjun kana yasoma magana Arjun zakatafi india, Arjun yace " daddy India kuma meyafaru wani abu yafaru ne? Ummi ma tace wani abu yafaru da su hajjo ko? gabaki dayan su sun rude, daddy yace babu abunda yafaru sai Alkhairi, kana ya daura dacewa Arjun zaije ganin yar uwa jan yayan ki ne Sima, Arjun Aaraw suka mai-mai ta sunan abakin su Sima yarinyar da bata da kunya ko kadan, Daddy yadaura dacewa tajima tanason Arjun, mahaifin ta yajima da mun magana amma kuma nace mubari bayan zuba sai nan gaba, yadan numfasa kana yadaura dacewa jiya kuma nagano matsalan da take damun Arjun naciwon mara tabbas yana bukatar mata, shiyasa nayanke hukunci tunkafin abun yafi karfin mu, Mai da idanuwan sa yayi kan Arjun yace nasan zakaji dadin Sima saboda tana son ka sosai dan haka kafara shiri zakatafi India, Ummi gabaki daya tashiga cikin rudani dan tasan yaron ta yana son wata yarinya amafarkin sa, Aaraw har yabude baki zaiyi magana, Arjun ya katsae sa, ya kalla daddyn sa yace "yaushe kake son natafi," Daddy yace "duk sanda kashirya, Bayan kamala breafst kowa yabar daning din yayin da daddy yayi office, Ummi ta dubi yaran ta tasoma magana cikin tausayin Arjun din tace " Arjun mai yasa baka fadawa daddyn ka kana da wanda kake soba? bayan nasan bazai maka auran dole ba, Arjun yace ummi na har yaushe zanta dakon soyayyar da babu ita, ummi bantaba ganin ta azahiri ba, sai amafar ki na kawai, ummi zanyiwa daddy biyayya, zan aura Sima insha Allahu duk da atsarin rayuwa ta bana da ra'ayin auran mace sama da daya amma kuma duk abunda Allah yatsara dai-dai ne, Ummi tace Allahu yanuna maka wannan yarinya gabaki dayan su suka amsa da Amin, Sun tausayawa Arjun sosai, Arjun sai shirye-shryen tafiya yake, AMERICA _________________________________________ Mom Razia zaune a parlou, gabaki dayan su, suna cikin damuwa sosai, Sana tace "mom yanzu yazamuyi", Mom kallon su tayi tasoma magana cikin tausayin yaran ta, " ina son ku sani duk wata matsala da tasame ku, kada kuyi kokarin guje mata kutun karai ta kusa aran ku ko ina nan ko bana nan zaku magance matsalan ku y'a y'a na tabbas kowata matsala akwai maganin ta, ina ji ajiki na duk wannan abunda yake faruwa damu watarana zai zamo labari, " Dan haka kujigaba da addu'a tabbas addu'a tana canza kaddara, kuma kusani duk abunda yasamu bawa to fah tabbas MUKADDARI NE DAGA ALLAH, Sosai mom Razia tayi nasihawa yaran ta, cigaba da tattaunawa sukayi akan yadda zasu fuskan ta matsalan su, Mom Ninah ne zaune a parlou ta waya take da kawan ta Maro, tattaunawa suke akan wata magana, mom Ninah tace "nafadamiki nagaba da Sana dan zan hadata aure ne da wani mutum talaka ne sosai, Suha ne bansan yadda zanyi da itaba tana da taurin kai, Dayan bangaran Maro tace ita kasheta zamuyi dan haka zamu nimo mutani da zasu gama da ita, Mom Ninah tace wannam gaskiya ne dan haka zuwa gobe ita zamu gama da ita Sana kuma bayan rasuwa Suha sai na aura mata wanna talakan, sosai Mom Ninah tayi na'am da shawaran da kawan ta tabata, Gabaki daya wayan da Mom Ninah tayi akunna nan Sultan ne, bai bari Mom din sa tagan saba yabar parlon kai tsaye part din su Mom Razia yayi, Suna cikin tattaunawa saiga Sultan yashigo abujajan kamar wanda aka biyosa, sai haki yakeyi, Mom Razia ne tameke ta nufi gun sa, kama hannun sa tayi tazaunar dashi akujera tadauko ruwa mai sanyi tabashi sai da yasha kafun nutsuwa tafara dawo jikin sa bayan, nutsuwa tagama gauraye jikin sa, Ya fuskan ta Mom Razia yasoma magana "Mom yakamata Suha tabar gari nan tabbas idan bata bar gari nan ba komai zai iya faruwa da ita, " Mom Razia tace ban fahimta ba ka nutsu kamun bayani yadda zan fahimce ka, Sultan gabaki daya abunda kunuwan sa sukaji masa agun Mom dinsa yafadawa Mom Razia, ai gabaki dayan su suka shiga cikin rudani sosai, Sana tace "mom yanzu maiyi abunyi ina Suha zataje ", Shuru Mom Razia tayi tana tunanin, gabaki dayan su zubawa Mom idanuwa sukayi, yayin da Suha take fara rayawa cikin zuciyar ta babu inda zataje ai yanzu Mom dinta tagama fada mata duk matsalan da tashafi kai karkace zaka guje mata ka fuskance ta, to tabbas zan fuskance wannan matar, kuma lokaci yayi da yakamata ta nuna mata ita ba tsoron ta take jiba, Mom Razia ta numfasa kana ta daura dacewa "Suha zata tafi India akwai gida na acan kuma tabbas Suha zata ji dadin zaman gun dan gidan agefen kankara ne wanda yake sakowa daga sama kuma ga abubuwan more rayuwa agun, Sulatn Sana, Alhmdullah suka fada baki dayan su, yayin da Suha ta tashi tsaye tana magana ina bazai yayyu ba intafi nabar ku cikin hatsar ni babu inda zanje wallahi, mom yanzu kika gama fada mana duk matsalan da ta tukaro ka karkayi kokarin guje mata amma kuma yanzu zakije natafi wani waje, Mom kibarni kawai na tunkara matsala ta, Mom Razia mekewa tayi takama hanun Suha kana tasoma magana cikin sanyi murya wanda kana jin muryan ta zaka gane yanzu Mom Razia an kure ta sosai, magana take hawaye yana zuba cikin idanuwan ta "tabbas yarinya ta duk matsalan da ta tukaroka karkayi kokarin guje mata ka tunkare ta amma wannan ba yanzu ba maiyasa bance Sana zata bar guna ba sabda ita ba kashe ta za'ayi ba ina son ki sani magana nan kisa tayi dan haka yazama dole kitafi dan Allah ina son rayuwar ku sosai kunake gani naji dadi dan Allah Suha kitafi ai zaki dawo yayin da komai ya lafah, Suha da hawaye yagama wanke mata fuska tace "zantafi mom insha Allahu zantafi, " Sosai Mom taji dadi kana ta daura dacewa, "Suha zaki ji dadin tafiyan nan sosai, Addu'a sosai Mom tamusu kuma tagodwa Sultan, Mom Razia da Sana sai shirye-shiryen tafiyan Suha India suke gabaki daya sun hada mata kayan ta, saboda suna son tafiyan ta yakasance yau ne, Suha ne tasamu Mom din ta da kuma Sana a parlou tafara musu magana " Mom Sana zan tafi yau kuma zan barku gaskiya zanyi kewar ku sasai da sosai, Sana da hawaye yagama bin fuskan ta tace ni kuma gaskia bazanyi kewar kiba, Suha tana hawaye tana murmushi ai dama nasan bazakiyi kewata ba gabaki dayan su suka fashi da kuka mai cin rai, Mom Razia ma kuka tafashi dashi yayin da taje ta rumgume su tabayan ta, kuka suke sosai basu masan lokaci ya kure ba, Sultan ne yashigo d'akin ya soma magana yakamata kutashi kubarta tashirya lokaci na kure mana haka kuwa sukayi gaba ki dayan su, suka rabu da ita yayin da hawaye nazuba daga cikin idanuwan su, shima kan sa Sultan din hawaye ne cikin idanuwan sa yayi Allah wadai da halin mahaifiyar sa, Suha tafito sak India dan shigar India tayi gashin kanta bazashi tayi abayan ta yayin da ta dauko rigan sanyi babba tasaka ajikin ta, Tana fitowa parlou taje da gudu ta rumgume Mom din ta hawaye sai zuba suke cikin idanuwan ta yayin da Sana kuka take kamar ranta zai fita daga gaggan jikin ta zuwa tayi ta rumgume su tabaya tana fadin bazanyi kewar kiba Suha, ita kuma Suha tana cewa zanyu kewar ku kullum zan kasance cikin kewar ki sosai suke kuka kamar wanda akace musu rabuwan su kenan yayin da Sultan hawaye sai fita suke daga cikin idanuwan sa, Gyran murya yayu ya furta lokaci yana kure mana fah, haka kuwa suka rabu badan suna suba shi kuma ya raka Suha har filin jirgi, INDIA 🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷 _________________________________________ Suha saka kafar ta tayi akasa yayin ta ta lumshe idanuwan ta tana shakar iskan kasan India wanda gabaki daya garin ya matukar burge ta wannan ne zuwan ta nafarko, Idan Suhaima Abdulkadir tana kusa bata bar nan wajan ba tazo ta amsa bag din ta, abunda ake ta mai-maitawa kenan Aripot dinan Juyawa Suha tayi dagudu tana bingefe-gefen mutani tana wuce su dan tagama mantawa da bag din ta sai yanzu dataji ana niman ta tukuna ta tuna, Arjun sakowan sa kenan daga jirgi ya manna waya akun nan sa da alama waya yake, waya yake da Aaraw, Aaraw yace bro yakaji garin yama kuwa, Arjun ya lumshe idanuwan sa kana yadaura dacewa "wallahi tunda nasaka kafana akasan nan nakejin bugun zuciya, bugun zuciyar danake ji cikin mafarki na wallah kara tsanan take ye, Aaraw yace gaskia Allahu ya nuna maka wannan yarinyar idan ba Aljanna bane kabar kasan kama bazata narka ka huta ba, Allah har nafara tsanan ta, Arjun baice masa komai ba sai tsakin tayai, tsaki yatayi akai-kai, Aaraw ne ya tambaya sa lapiya kake tsaki ko dan nace natsana wannan yarinyar datake damun mun d'an uwa, Arjun yace wallah wata yarinya ce wai Suhaima Abdulkadir tamanta bag din ta shine ake ta cika kun nan mutani wajan niman ta, inbanda rashin kamun kai taya mutun yazo tun daga wata kasa kuma ace yamanta bag dinsa daga gani zatayi rawan kai, Aaraw murmushi yayi baice komai ba suka canza firah, Suha gudu take gashin kanta yana bin bayan ta, dai-dai lokacin da Arjun yasha kwana yana cigaba da waya da Aaraw, bugun zuciyar sa sai karuwa take, sosai Suha bangaje Arjun tayi batarai da tasani ba yayin da wayan tafadi kasa shi , Arjun dago kansa yayi dan ganin wata yarinya ce tamasa ta'asa haka, Suha hartayi gaba, idanuwan sa yazubawa gashin kanta, juyowa Suha tayi ta dan hada hannayen ta biyu tace kayi hkr, 🙏 Sumewa Arjun yayi atsaye yarinyar da yake gani mafarkin sa, yau itace agaban sa, kafun yayi wani yunkuri yani maita yarasa, INDIA 🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷 _________________________________________ ____Arjun tsayawa yayi cak yarasa abunda zaiyi, yunkura yayi zaibi bayan ta amma kafun ya isa gare ta har tabace wa ganin sa, gabaki daya gurin babu yadda Arjun bai duba ba dan kawai yagan ta amma babu ita babu alaman ta, Arjun yashiga tashin hankali sosai, wani ciwon kai ne mai zafi yakama sa, lokaci guda, adaddafe ya isaka gurin da akaturo masa, direba yashiga cikin moton, Kai tsaye aka kaisa gidan daddyn sa dake mumbai gidane madai-daici dan uncle din sa yaso ya sauka gidan sa dan susaba da Sima amma kuma Arjun yanuna kin abincewar sa akan hakan, Kai tsaye d'akin da ako dayau shi idan yazo India yake sauka, yashiga kai tsaye toitel yashiya ruwa yasakar wakan sa sai da yayi awa guda ruwa yana sauka akan sa kafun yayi wanka ya daura alola yafito, jallabiya yasaka ajikin sa tauzauna kamar dama ajikin sa akayi, kyau sosai tamasa masha Allahu kai tsaye masallaci yanufa, bayan ya idar da sallahn sa ya koma gida kai tsaye jikin windon d'akin sa yaje yatsaya, Zubawa furani idanuwa yayi ga iskar datake kadawa, duniyar tunani yafada, yanzu kam zuciyar sa tagama yarda masa cewa wannan yarinyar Aljana ce, Yanzu magana nan da Aaraw yafada gaskia ne, tabbas koda ita Aljana ce tabbas zan zauna da ita, ___Arjun duniyar tunani yafada, wayar sa dake kan bed ne tafara ringtone ne ya katsai masa tunanin sa, komawa yayi kan bed din ya dauki wayar ganin sunan Aarawn ne yasashi daukawa, Aaraw jin Arjun ya dauka sai da yasauke numfashi wanda sai da Arjun ya jisa, Aaraw yace "ina kashiga ne tundazo damuke waya ta ktsaye, kuma inata kiran ka baka dau waya taba fatan kana lapiya ko? mai yafaru naji wayarka ta katsaye? Nufasawa Arjun yayi cikin cool voice Arjun ya furta " nagan ta Aarraw" Kaganta wakagani kardai yarinyar mafarkin ka? Arjun yace "ita" kana yadaura dacewa "Aaraw wannan yarinyar ba mutum bane Aljana ce Aarae zuciya ta tana mun zafi shin dagaske idan ita Aljana ce bazan kara ganin taba, Zuciyata tana mun d'aci kaima kasan yadda nake son ta da kaunar ta ina son ta sosai Aaraw kataima kamun dan Allah, Arjun yakarisa magana nan cikin dashashiyar murya wanda yake daf da fashewa da kuka, Aaraw yafurta " kuka zakayi Arjun? tabbas nisheda ne akan son ta amma meyasa tazabi kai bayan tasan kai dan Adam ne babu aure a tsakanin ku nidai shawar da zan baka itace kullum nake fada maka, itace addu'a kacigaba da addu'a insha Allahu komai zai wuce addu'a tana maganin komai brother na dan haka zantaya ka kaji, Sosai Aaraw ya kwantar wa d'an uwan sa rai kuma yamasa alkawarin zai cigaba da tayasa da addu'a har sanda aljna nan zatafi ta daga rayuwar sa, dan a yanzu Arjun ya yarda da itadin Aljana ce, amma kuma yasaka aran sa cewa fa koda ita Aljna nace sai ya aure ta yayi rayuwa da ita, dan yadda yake jinta nan bayacin zai iya hakura da ita, Bayan sun gama wayar ne yakira ummin sa, amma bai sanar da ita abunda yake faruwa ba, bayan gaisawa kawai ta masa fatan nasara cikin rayuwar sa, Daddyn sa yakira bayan kammala waya da ummin sa sun jima suna fira, kana sukayi sallama, Babban yayan sa Siddarth yakira awaya, Siddarth yana daukan wayar Arjun ya gaishe sa kana yafurta "nayi kewar ka yayana kullum cikin kewar ka nake, Siddarth daga bangaran sa yafurta" nima nayi kewar ka sosai ya India fatan kaji dadin zuwa gun ko? girgiza kai Arjun yayi kamar yana ganim sa, yafurta ehh sosai, lumshe idanuwan sa Siddarth yayi kana yadaura dacewa "Alhmdullahi naji dadin hakan" Kana yadaura dacewa Arjun katayani da addu'a akwai abunda nasa gaba fatan Allah yaban nasara akai, Arjun yace insha Allahu yayana Allahu yashiga cikin lamarin ka, bayan sun kammala wayar ce Arjun ya koma kan bed din ya kwanta, yacigaba da tunanin da yazamo masa dole a rayuwar sa, ehh dole mana tun yana ganin ta a mafarkin sa gashi yanzu tana masa gizo, Suha tana karban bag dinta tazzi tashiga ta nufi gidan da mom dinta tace ta sauka agun, a parlou ta sauka gabaki daya kayan ta agun tabari ta kwanta agun, tayi barccin ta suhaima kenan Karfe 10pm ta tashi da wani yunwa da ya murde mata cikin ta, gashi babu komai a gidan dama itace zatayi siyayar komai idan tazo tunda babu wanda yake zama cikin gidan, A parlou tabar bag dinta wanka tayi tasaka doguwar riga yamata kyau sosai kai tsaye gurin cin abinci tayi dan bazata iya barcci bataci abinci ba, Arjun mekewa yayi ya nufi gun cin amincin dake kusa dashi dan shan coffi da shima babu wani abunci agidan sa, ____Suha bayan tashiga gun cin abinci tazauna akan kujera, list din abinci waiteres takawo mata tafara dubawa zaban abincin da zata iyaci tayi, bayan ankawo mata, faraci tayi ahankali tanaci tana lumshe idanuwan ta da alama dai bakad'an abinci yamata dadi ba, Bayan tagama cin abincin tabiya kudin tamike ta nufi gidan ta dan gabaki daya agajiye take sosai, fita tayi tafara tafiya akasa dan babu wani nisa tsakanin gidan ta da gun cin abin cin, Tafiya tayi mai d'an nisaka, sosai wata moto ce tasha kwana fitilan moton ce ta haska fuskan ta gabaki daya hasks moton yakashe mata idanuwar ta gashi bata ganin wanda yamata haka, Magana tafara cikin masifa da nuna fa duk wanda yamata haka to tabbas kar yabari idanuwan sa suyi tozali da nata dan tabbas wallah Allah daya ne bazata barshiba, Shikuma Arjun da yake cikin moton gabaki daya ya fita cikin haiyacin sa idanuwan sa kawai yazuba mata kallon ta yake sosai babu ko iftawa, Suha kaucewa tayi daga hasken moton kai tsaye wajan mazaunin direban ta nufa, kwan-kwasa kofar tayi, zuge gilashin moton yayi zuwa kasa, kafe ta da idanuwan sa yayi yana kallon ta, Suha tana hada ido dashi ya mata kwarjini amma hakan bai hanata magama ba tana magana zuciyar ta yana bugawa sosai, nunashi tayi da yatsa tafara magana cikin tsawa da nuna abunda kamun ya batamun rai "kai makaho ne ko baka gani ne kodai kai kurma ne kodai babu hankali ajikin ka ne, da zaka haska mun cikin idanuwa ta kuma nasan kasani amma kuma kacigaba da haska mun fuskata tabbas magana nan dake fada gaskiya ne akan ku, ku y'an India kuna da giraman kai da wulakanci danuna kuna da kyau, okayy dan ga ganka mai kyau ko, to karkayi tunanin haka nake to ba haka nake ba, taja tsaki tawuce abun ta tabar sa agun zaune kamar gunki, Saida tabace wa ganin sa kafin yadawo cikin hai yacin sa, dukan kansa yakeyi kamar wani mahaukaci yana tambayan kan sa shin maike faruwa dani ne naganta kuma ta kubuce mun, mai take nufi da karnayi tunin haka take ita ba haka take ba, tunani yakeyi sosai, fasa shan coffi din yayi ya koma gida da fatan sake ganin ta koma yaya ne. Arjun shigan sauie yayi yama sa kyau sosai, fita yayi a parlou yayi kai tsaye waje yayi sai gashi sa masu aikin gidan sukeyi yana amsa musu babu yabo babu fallasa, motar sa ya nufa ya kunna ta yabar gidan baki daya, SIMA ___Sima wata rigace ajikin ta duguwa jaa sosai ya mata kyau futowa tayi tace Ammi na yayi mun kyau kuwa? Wanda ta kira da Ammi ta numfasa kana ta daura dacewa haba Auta saunawa zaki sauya kayya ajikin ki tabbas karki sauya wannan rigan dan tamiki matukar kyau sosai Autana, Sima tace Ammin ina son nayiwa sweet Arjun dina ne kyau sosai, Ammi tace ai kinyi kyau sosai, WAYE SIMA ⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐⭐ Mahaifin Sima DR Sulaim yana da mata Azara DR sulaim yaya ne agun Hajia Sarah wato mahaifiyar Arjun haifuwan Dr. Sulaim uku amma dukan su basa zuwa da rai, Sima ce kawai Allah yabasu tazauna sun dauki son duniyar nan sun daurawa Sima suna son farin cikin ta, sunsar garta ta komai tace suna mata, Suna kaunarta shiyasa duk abunda take so suna kokarinyi mata, CIGABAN LABARIN _________________________________________ Abu ne yafito daga d'aki yana magana daughter na gaskia ke yarinya ce kyakyawa ai dole ma Arjun ya rikece miki yana ganin ki, murmushi Sima tayi tace "Allah ko Abuna" sosaima kuwa daughter na, Komai da Arjun zai bukata agama hada masa jiran sa kawai akeyi, Kafe 9:30Am dai-dai Arjun ya isa gidan tun daga ged Sima tazo da gudun ta tana masa oyoyo nufoshi tayi zata rumgume sa, yayi sauki kaucewa yafurta "hayanzu baki sauya ba ko" kama hannun sa tayi tana murmushi tana cewa "har yanzu bazaka gane yadda nake son kaba ko" Bai ce mata komai ba, Bayan sunshiga parlou ne suka za zauna akan kujera ya gaishe da uncle din sa tare da Ammi bayan sun gai-gai sa suka fara cin abince, sosai Arjun yaci dama akwai yunwa atattare dashi, sai da suka gama cin abinci aka dawo parlou suka cigaba da tattaunawa, Suna cikin tattaunawa Sima ta mike gabaki dayan su suka mai da kallon su kanta, Ammi tace ya ana cikin tattaunawa kuma naga kin mike, Sima tace "wallahi Ammina so nake mufita shan iska da swwet Arjun dina, Abu yace " hakan ma yana da kyau sosai"dan haka sai kundawo, Magana nan gaskia Arjun bai jidadin wannan fitan ba shiyasa bai so shiyasa bai son zuwa India saboda abunda su uncle din sa sukeyiwa Sima komai tace tana so suna mata, babu yadda zaiyi haka ya tashi yabita suka tafi, Suha sai karfe goma tayi wanka tashirya cikin rika da wando, tayi kyau sosai kamar ka dauke ta ka gudu da ita, gashin kanta kuma zubashi tayi abayan ta farin gele ta dauka ta rataya akan ta tafito sak baturiyan ta, Suha badai kyau ba bag dinta ta dauka tafita daga cikin gidan baki daya, Tsayawa tayi cak a kofar gidan tana tunanin ta ina zata je tafara siyayyar, acikin zuciyar ta kuma tunani take anya bazataje cin abinci ba, yanke shawaran fara zuwa cin abinci tayi, ai kuwa tana zuwa taga gun cin abincin arufe, tambaya tayi ko mai yasa masu gurin cin abinci nan basu fito ba? wanda ta tambaya yace mata ae basa fitowa ranan sunday, bata jidadin hakan ba ga kuma yunwa da yake damun ta sosai haka ta juya ta nufi gurin da zata je, Arjun zaune cikin motar sa gabaki daya gurin da sukazo da Sima gurin yarane sai wasan furere sukeyi na omo ga wata iska tana kadawa mai dadin shaka, lumshe idanuwan sa yayi yana kara tunano yarinyar nan da take a daddaban tunanin sa, wanda duk sanda zai kwanta tofah tabbas sai yagan ta a mafarkin sa, Suha ne ta yanko gun da Arjun yake shi da Sima, Arjun yana cikin moton yayin da kuma Sima tana waje tana siyan sweet, Idanuwar Arjun a lumshi zuciyar sa tana bugawa a dai-dai lokacin da kuma Suha takusa daf dashi, kamar anjewa Arjun ya bude idanuwar sa, kawai ya fara bude su a hankali-hankali ganin kamar gizon ta yakeyi, ai bai san sanda yakara kwangale suba, domin tabbatar da ita yagani, ai kuwa ita yagani tana tunkaran sa, gefen sa ta wuce gilashin motan sa ya saukar dan ganin kara ganin ta, ai kuwa itadin ce ya furta haka cikin zuciyar sa, Wasu yara ne kananu suka kewaye Suha suna watsa mata fure, ita kuma tana saka hannun ta tana bebegewa tana murmushi, wayyo kuzo kuga yadda Arjun ya rude sosai, bai masan da ya fito daga cikin moton ba yazuba mata idanuwan sa mai riketa mata. ___Arjun tsayawa yayi yazubawa Suha idanuwan sa masu rikitar da mata, yayin da Suha sai murmushi take cikin yaran tana bibbige hannun ta, sosai ta kashe Arjun da wannan murmushin ta, Sima ce tazo gurin Arjun kanta ta kwantar a kirjin Arjun tace "swwet Arjun mutafi nagama siyan sweet din Arjun baima san Sima tana masa magana ba, sai da Sima tadan buga kirjin sa tana tura baki tukuna Arjun ya dawo cikin haiyacin sa yafara magana cikin yake " kingama mutafi ko" ehh nagama cewar Sima, Haka Arjun yana ji yana gani yabar gun bai samu yayiwa Suha magana ba datake tafaman wasa cikin kananun yaran nan, KAUYE GUMA 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲 _______________________________________ __Khalil yace gani nan ai kuwa kallo yadawo kansa baki daya mutanin wajan suka fara sauke numfashi, Bintu wani wawan juyi tayi jin muryan sahibin ta Alhamdullahi ta furta yayin da Kaka kuma fuskan sa ta sauya da murmushi, gabaki daya gurin kowa furta Alhmdullah yakeyi, Mai gabatarwa kuma yace "kazo amakararan lokaci amma yanzu ma bai baciba zamu iya fara gasar, Kamar yadda Bushar yayiwa Khalil wancen lokacin haka mai gabatarwa ma yafara yayi bayani, Bushar hankalin sa kwance damuwar sa wannan gasar a fara kuma agama ta dan ya sauya wata gasar wanda yana da tabbacin zaici wannan gasar, Bushar rigan sa yaci rai kamar dai yadda Khalil yayi wancan lokacin, mai gabatarwa ya fara magana yace zan fara da daya, zuwa uku sai a fara haka kuwa akayi, mai gabatarwa kuma ya fara "daya, biyu, uku, a farah haka kuwa Khalil ya fara gasar, Bulalan da su Khalil suka dauka ne a hannun Khalil ya tunkara Bushar dashi, Bushar sai sake murmushi yakeyi, dan shi so yake agama wannan shadin ga maganin da yashafe jikin sa dashi sai sheki yakeyi Bulalan Khalil ya daga ya zubawa Bushar runtsa idanuwan sa Bushar yayi tabbas yaji zafin bulalan nan amma kuma ya sake murmushi gai kana ganin murmushi nan kasan na karfin haline, sai da akayi guda biyar kafun Khalil ya tsaya da bulalan dan aduba fuskan Bushar aga ko yayi hawaye, amma kuma fuskan Bushar babu hawaye, mai gabatarwa yace acigaba fuskan Bushar babu alamun hawaye, budan bakin Bushar yace kar abar bulalan sai angama, mai gabatarwa kuma yace ai ba haka tsarin gasar yake ba, idan kayi kuka fah, Bushar yace koda nayi kuka kar kubari kucigaba dan nasan bazanyi kukan ba, haka kuwa aka cigaba da bulalan, guda 50 akayiwa Bushar sai ga hawaye ya cika idanuwan sa, Khalil cigaba yayi da bulalan Bushar kuma yana kuka kamar karamin yaro daga karshe ma fita yayi afilin da gudun sa dan bazai iya juran bulalan nan ba mai shegen zafi sosai ba, ai kuwa mutani suka fara dariya wasu harda rike ciki wasu kuma harda kwanciya, sama mutani sukayi da Khalil sunata juya sa suna fadin munsamu jarumi a kauye mu, Bintu tsabar farin ciki rasa yadda zatayi tayi, sujada tayi kamar dai wancan lokacin, Kaka kuma farin ciki har yakasa rufe bakin sa, Bayan kowa ya nutsu mai gari ya fara magana cikin jin dadi dan gabaki daya garin sun ji dadin nasaran da Khalil yasamu dan dama Bushar ya gundiri kowa agarin, mai gari ya fara da "Alhmdullh Allah shine abun godiya tabbas komai tsanani yana tare da sauki yanzu kam Allah yakawo mana saukin annoban wannan mutumin Bushar dan haka Allah zamu gode da yakawo mana wannan mutumin cikin kauye nan, mai gari ya mai da kallon sa kan Baffah Bintu yace kamar yadda muka tsara duk wanda yaci wannan gasar shine zai aura Bintu to yanzu nan za'a aurawa Bintu da Garkuwa fatan gabaki dayan ku kun amince Baffah yace na'amince Allahu yabasu zaman lapiya gabaki daya gurin ya kauce da Amin Amin Mai gari ya dubi Khalil yace kaje kashirya karfe 3:30pm za adaura maka aure da Bintun ka, Khalil tsaban murna rasa yadda zaisaka kansa yayi shi da Alili suka mike har da Kaka, yayin da Baffah ma ya mike zaije yashirya dan zuwa daurin auran yarinyar sa, farin ciki cikin zuciyar Baffah ba'a magana Bayan Kaka yadawo gida ya saka Khalil da Alili su fada masa mai yasa basu dawo da wuriba, BARI MUJI YADDA SU KHALIL SUKA FITA A DAKIN NAN Khalil suna ta murnan samun bulalan nan suna tsaka da ganin bulalan kofar ta fara rufuwa ai sukayi kofar da gudun su dan karta rufe dasu amma kuma ina kofar ta rufe dasu, sun shiga cikin tashin hankali sosai da sosai gashi sunyi nasaran samun bulalan amma kuma babu da man fita daga cikin d'akin dur kusawa sukayi a kasa agun Alili kuka yake harda hawaye Khalil ma haka kuka suke kamar babu gobe sun fida rai da sake ganin nasu Alili kuka yake yana furta wayyo Allah na Kaka shikenan bazan kara ganin kaba wayyo rayuwa ta shikenan na banu na lalace sosai suke kuka a haka har barci ya dauke su, iskar asubahi ne ya tashe su daga barcin da sukayi mai cike da munanan mafarkai ganin yadda suke ne yasake basu da man kuka sosai, suna cikin kukan ne suka ji murya a saman kan su, muryan mutumin da yake musu magana ne kuma yanuna musu hanya har takai sun samu bulalan, wannan karon kam ya fito musu amma basu iya ganin fuskan sa, magana yafara musu a tsaye yace "tabbas lokaci ya kure muku kuma dama wannan hanyar ba'a fita idan anshigo ta dan haka zan nuna muku hanyar fita to amma kuma akwai bakin Aljani Kahu agun tabbas bazan iya dashi ba amma kuma zan nuna muku idan kunyi nasaran wuce hanyar to tabbas wannan gasar kai ne zakayi nasara akan ta, amma kuma wani sa'in idan ya kwanta barcci baya sanin akwai mutani a gurin da yake domin bai cika barcci sosai ba, idan kunci sa'a yayi barcci to shikenan zaku waje dan haka kutashi nanuna muku hanyar lokaci yana kuraiwa, haka kuwa sukayi gabaki dayan su suka tashi, hanyar da ya nuna musu suka bi, sunsha wahala sosai domin hanyar tsiririya ce Allah ne kawai ya taimake su suka yi nasaran fita a hanyar kuma sukaci sa'a Aljani Kahu barcci ya dauke sa, numfasawa Kaka yayi da ya gama jin labarin yace Allah ya taimake ku yanzu kutashi kushirya kar lokaci ya kure, haka kuwa suka mike suka dau haraman shiyawa domin daurin auran Khalil da Bintu, BUSHAR Bushar kai tsaye wajan Bokan sa yayi domin a wannan lokacin da niyar kashe sa yaje gun, yana isa kokon Bokon ya hau dukan Bokan nan sai da yamasa jina-jina kafun yarabu dashi kuma yabashi umarni yabar garin baki daya idan kuma ba haka ba zai kashe sa, haka kuwa Bokan nan yabar garin badan ran sa yaso ba sai dan yana tsoran Bushar idan yace zai aikata abu to tabbas zai aikata, Bushar ihu yasaka mai cin zuciya yana furta bazan barka ba nine nan zan kashe ka kazo gari na kuma karabani da abar sona kuma kayi nasara akai na kowa a garin nan yana jin tsoro na amma kuma yau kasa kowa ya rabu da tsoro na sai na kashe ka nine zan kashe ka ya kuma ihuu yana magana cikin fitar haiyaci, BINTU Yau take sallah agun Bintu daga gurin gasar kai tsaye gida tayi domin yau tana cikin farin ciki zata aura zabin ran ta, tana shiga cikin gida ta tarar da Inna Jummai a tsaye a kofar gida tare da muciya a hanun ta, Bintu tana ganin Inna Jummai da muciya ahanun ta taja da baya dan bata son yau ataba lapiyar jikin ta yau auran ta guda, Mero ne tazo tarike hannun Inna Jummai tafara magana cikin sanyi murya "haba Inna ke baki jindadi idan baki dauki hannu ki kinduki Bintu ba haba haba Inna wallahi abunda kikeyi baki kyau tawa Inna Jummai tace Mero ki matsamun yau na kashe yarinyar nan bazata taba aure ina da rai ba, yarana biyu dukan su babu wanda yayi aure sai ke yar tsutuwa wallahi Allah bazakiyi auran nam ba matsamun Mero!! Mero tace "wallahi Inna bazaki duke taba idan kuma kin matsa sai kin duketa to tabbas saidai kifara dukana dan Allah bazan bari kiduke taba, zainab tace Inna meye abun duka anan dan zatayi aure bayan dan tsutuwa ne zai aura yar tsutuwa dan haka Inna ta karki wani damu kanki, ajiye muciyar Inna Jummai tayi dai-dai lokacin da Baffah yashigo gidan, harara Inna Jummai ta gallamasa tare da tsaki ta wuce d'aki abun ta Mero ne tayi masa barka da dawowa yawwa kawai yace kana yafito da kudi ya mikawa Mero yace "ayiwa Bintu lalle yau auranta, sosai Mero tajidadin hakan , lalle akafarayiwa Bintu da kitso tafito sak Amaryan ta Bintu kyakyawace sosai akamata kwalliya irin ta Amaryan kauye sosai Bintu tayi kyau abunta, Alili bayan yashirya yafito yasamu Kaka da kuma Khalil yace nizan fita Khalil yace ina zuwa haka Alili yace jarumin garin mune fa zaiyi aure dole naje nayi sanarwa kowa yasani dan namu ai ba irin nasuba ne, murmushi kawai Khalil yayi Kaka kuma yace kadawo da wuri fa insha Allahu Kaka cewar Alili, haka Alili yace yakarba abun magana sifika yana tafiya a cikin gari yana sanar da auran Khalil da Bintu, Alili yace "aure kofar shiga duniyar so da kaunar juna damba kuma foundation naginin shakuwa mai daurewa Aure masamar dukan wata alkhari wannan ne yasa Garkuwar mu jarumin mu da Amaryan sa Gimbiya Fatima Bintu daurin auran su da za'a daura a yau dinan sakamakon yin nasara akan Bushar dan haka kowa da kowa ana bukatar sa wajan daurin auran nan, fatan azo lapiya, gabaki daya mutani sunata jin-jinawa Khalil yayin da Alili yadaura dacewa kuma akwai shagalin dazamuyi da dare bayan ankawo amarya gidan ta Allahu yabawa kowa ikon zuwa, Gabaki daya magana nan Alili akunan bushar ne sosai Alili yasake fusata Bushar, Khalil yasha jamfan sa da hulan sa faran yadi masha Allahu yafito sak angon kauye hmmm yau auran Khalil da Bintu abun mamaki nace Allahu yabasu zaman lapiya, Kaka Khalil Alili suka tafi wajan daurin aure kuzo koga farin ciki da annashuwa atattare da Khalil kyc, Dubin al-uman mutani ne suka sheda auran Bintu da Khalil bayan kammala daurin auran ne kowa yazo yana taya Khalil murna, da fatan zaman lapiya auran Khalil ya dauru yayin da kuma Bushar yake can da bakin cikin a cikin zuciyaar sa da kuma sake-saken abunda zaiyiwa Khalil Bintu sosai take kuka agaban Baffahn ta nasiha yashigayi mata, "Bintu yau kinzama mace wanda ko wata mace wannan ranan take jira Bintu kinta so cikin wahala a cikin gida nan amma yanzu zakitafi gidan y'anci amma hakan baya nufin iyi abunda ranki yakeso saboda kinga gidan kiba Bintu tabbas nasan duk wanda ya aure ki yayi sa'a a cikin rayuwar sa wajan samun mata tagari dan haka kibi mijin ki sauda kafa duk abunda yace miki kimasa dan Aljanna nan ki tana gare sane kisani yardan Allah yana tare dake tunda har kika samu yarda na Bintu duk abunda kikayi azaman auran ki dayan biyu sakamako zai bayar inma dai jinjjinawa tarbiyar ki da kuma wanda suka tarbiyar dake ko kuma akasim haka Baffah ya numfasa kana ya daura dacewa kiyi kokarin karai martaba na kamar yadda nakarai martabar naki Bintu duk dana sancewa banyi wani abunda zo agani a cikin rayuwar kiba hakika babu wanda zai miki alkawarin farin ciki mai daurewa amma kuma tabbas hakur, da kuma juriya, da kuma addu'a zasu baki Bintu ki martaba auren ki kamar yadda zaki so a martaba auran y'ay'an ki Bintu, Aure ibada ne dukan ibadah kuma tana zuwa da kalubale daga shed'an Bintu karki bari shed'an yayi galaba akan ki Aure gida ne mai zaman kansa wanda daga shi kuma ake zarcewa gidan Aljanna mata tagari dole sai tayi hakuri kafin tazamo tagari Bintu, kisaka gskiya cikin al'amuran ki Bintu kije Allahu yashiga cikin lamuran auran ki, addu'a zatabaki sa'ar yiwa shed'an bara'a Sosai Bintu take kuka babu abunda ta iya furtawa haka aka dauketa akaita gidan ta saidai mu musu fatan zaman lapiya tare da samun zuriya masu Albarka, Dandali auran Khalil da Bintu wakokin soyaya aketa sakawa mc ne yabukaci amarya da Ango afilin dandaki dan sununa farin cikin wannan ranar, ai kuwa sunfi to wakar soyaya akasaka musu masu sanyaya zuciya wakar Sadiq Sale Khalil kama hanun Bintu yayi suka fara juyawa, mutani kauyan suka fara magana kasa-kasa wakar Sadiq Sale wanda yakecewa Natafi kuma nai nadawowa kuma ban komaba indai zakimun soyayyar gaskiya tare dake muyi zaunawa zama mai daurewa masu fada su fada mudai muyi dauriya narasaki zanyi shekewa karyi musawa nafi bukatar mu haka kai muzama tsitsya kanki bana iya jurewa wasu sukushe ki zan ma tubin daka dan daka makiya nidai kece, nanace maitsace ke natattance kyayawace bazaku gane dalilina ba, Macen matace "sona gare ni zalama ne alkhari ne inna gujeka za'akirani tsinaniya shima masoyin ka abun sone makiyin ka abun kine idan naganka da wata y'a zamuyi yar watattiya koda sonka jaraftace na toshe kunne zan gada kai har nayi dariya zana tsaya inkakame inbibbine kai nagani acikin taro zanafada dole nafada kaine zabina Kosufada kokarsu fada dai nidai sai kai sake ko sunki kaine kaine koda sunki gabaki daya taro bikin Khalil da Bintu yani shadantar da mutani kuma anyi farin ciki sosai daga karahe akai amarya dakin ta, Bayan ankai amarya d'akin ta agefen gaton ta Khalil yazauna ya furta "Alhmddullahi yau dai burina yacika wajan zauran mace tagari farin cikin rai na Khalil yace Bintu mamaki yakama Bintu dan tasan a iya zamantakewar su baitaba kiran ta da Bintu ba amma kuma yau Khalil da Bintu ya kirata, gani tazuba mishi idanuwan tane yashi daga mata gira yace muje muyi alola muyi sallah godewa Allah haka kuma sukayi bayan sun kammala sallah ne Khalil yacirai rigan sa a lokacin Bintu tana karshen gado, kusa da ita Khalil yayi babu komai ajikin sa sai gajeran wando Bintu makuraiwa tayi ajikin gadon shi kuma Khalil sosai ya matseta ajikin sa ta yadda tanajin dumin jikin sa sosai magana yafara mata cikin kunnuwan sa, Bintu na wannan kyakyawan suna ne da yasamu daman radawa kyakyawar yarinya, darajan ki takai yanda babu wanda wani abun da za'a ya cewa kinyi sa'ar samu sa sai dai ace yayi sa'ar samun ki dan haka nine nayi sa'ar samun ki cikin rayuwa ta tun daga hijabi riga gyale wando da dankwali babu abunda zaki saka ace yayi miki kyau face kika masu kyau da kara hasken su Bintu ke ko acikin mata ke tamusaman ce ko a cikin kyawawa ta daban ne hakama ko acikin abubuwa masu daraja ke mafi darajan cikin su ne nikaina ba daga nan ba yanzu dana sameki Bintu, komai nawa yadawo kan saiti ina matukar son ki Bintu, ina burin kasancewa dake a cikin rayuwa ta Bintu ina son ki Bintu irin sosai dinan fatana Allahu yabamu zaman lapiya mai daurewa Sosai Bintu tashiga cikin tsananin murna da kuma fargaban kar wata rana tarasa shi tabbas arana nan zata iya mutuwa domin tana matukar son sa Wata sanyayiyar shakuwace tasake shiga azaman auran Bintu da kuma Khalil sosai suke bawa junan su kulawa musamman ma Khalil baya kaunar Bintu tayiwani abu idan ba yazama dole ba akoda yaushe suna manne da junan su Khalil shiyake taya Bintu komai, babu idan da Khalil yake zuwa sai da yayi kusan sati biyu kafun Alili da Kaka suka zauna sukayi magana akan yakamata fah Khalil yaringa wani abunda kodan saboda rikon gida, haka Kaka da Alili suka hadawa Khalil kudi domin yafara wani kasuwanci dan yafi zaman dayakeyi agida, haka kuwa Alili yasamu Khalil har gida yadan kamasa kudin sosai Khalil yajidadin kudin kuma yayi musu godiya, Khalil ya nima shawara agun Alili akan abunda yakamata yafara siyarwa, Alili yace idan har babu wata damuwa kafara saida kayan miya kamar su ataruhu da albasa da kuma tumatur, Khalil yace babu wata damuwa hakan ma yayi, Alili yamike yace to ni zan tafi sai idan Allah yakai mu gobe zan shigo da wuri domin zuwa sarin kayyan miya dan haka kashirya da wuri, insha Allahu zan shirya cewar Khalil haka sukayi sallama Alili yatafi Khalili yashige cikin gida, Bintu tana zaune abakin murhu tana aza wuta dan tana sauri taga tagama abinci dan kar Alili yatafi baici abinci ba Khalil yashigo gidan, Bintu batama san Khalil yashigo gidan ba, A hankali sadaf-sadaf Khalil yake zuwa gare ta batare da Bintu ta lura dashi ba ai kuwa adai-dai lokacin Bintu ta mike tsaye tana cewa "yawwa yanzu abinci na zaiyi yaa Alili yaci afin yatafi" batakai da karisa magana nan ba kawai taji anyi sama da ita kamar yar babyn roba, saura kadan Bintu tasaka ihu taji muryan Khalil yanacewa matsoraciya nine nan sahibin ki, Sauke ajiyar zuciya Bintu tayi a dai-dai lokacin da kuma Khalil yana sauke ta kasa, ai kuwa yana sauke ta kasa ta juya ta fuskan cesa ta kama wuyan sa da dukan hannayen ta tatusa kanta a faffadan kirjin sa tana tace wallahi Allah katsoratar dani dan haka karar rasheni tafada tana mai dako kanta daga kirjin sa, tana tura masa baki , Khalil kama bakin yayi yajaa yace ai kuwa sai na ciza wannan bakin naki, Kukan shagwaba Bintu tafara ai kuwa da sauri Khalil yakama kunnuwan sa yanacewa agafarce ni ayi hkr dan Allah bazan karaba nine ko to mijin ki ya tufa, ya kuma hada hunnuwan sa alamun yana niman afuwa a gare ta, sosai Bintu tashagala da kallon sa tana jin wani soyayyar sa da kaunar sa yana sake shigan ta, bude baki Bintu tayi tace to shikenan na hakura, sosai suka shiga kallon soyayya sun manta ma da abinci akan wuta, zaida yafara konewa tukuna suka ankara da abinci ai da sauri Bintu ta katsai kallon ta koma kan abincin, Sai da tasauke abincin akafi, tajuyo ta kalli Khalil tace ina yaa Alili? d'aga mata gira Khalil yayi yace "sai yanzu ne zaki tuno da yayan naki ko to yatafi, tura baki Bintu tayi tace " mai yasa zaka barshi yatafi bayan kasan na kusa gama abinci, Khalil yace sauri yakeyi dama yazo mutattuna ne akan abunda yakamata nafara siyarwa, gabaki daya Khalil ya kwashe duk abunda sukayi da Alili yafadawa Bintu sosai Bintu taji dadin hakan kuma takuma jin jina-jinawa Alili da kuma Kaka akan kokarin dasukeyiwa Khalil, tabbas samun mutani kamar su Alili a wannan zamanin akwai wahala, Abincin Bintu ta zuba musu sukaci tare bayan san kammalaci ne Khalil yashiga wanka da yau suna son zuwa ziyara gidan Kaka da kuma Baffah, Gabaki dayan su sangama shiri suka fito sunyi kyau sosai masha Allahu Khalil da Bintu badai kyau ba, dama Bintu farace sol sosai yayin da kuma Khalil baki ne ba sosai ba, Gidan Kaka suka fara zuwa suka gaishe sa sosai sukayi fira Khalil yayi godiyawa Kaka harda dan hawayen sa, Kaka yace "haba babu komai dan nayiwa jikana abu basai yamun godiya ba, sosai sukayi fira daga bisani kuma sukayi sallama da su Kaka da Alili, suka nufi gidab Baffah, Sallama sukayi suka shiga cikin gidan Baffah suka tarar a tsakar gidan shikadai yana wankin kayyan Inna Jummai, da sauri Khalil yaje gare sa ya fara masa magana " haba Baffah wanki da kanka kuma ai da ka aika anki rawoni ni sai nayi wanki amma ace kana damu kai kuma kana wanki! Daga cikin d'akin Inna Jummai tayi magana tace idan bai yi awanki ba uban wakake so ya masa, Baffah yace Garkuwa kar ka tamka mata karabu da ita tun ran da Bintu ta tafi nina dawo nake komai a gida nan, garama wani sa in Mero tana fakan idanuwar Jummai tana tayani amma kar ku damu kan ku komai mai wucewa ne, Bintu tun sanda suka shigo cikin gidan ta tarar da Baffah ta yana wanki tazube agun ta fashe da kuka mai cin rai, sosai take kuka Baffah ne ya shiga rarrashin ta da k'ar yasamu tayi shuru, Khalil ne ya karisa wanki bayan yagama ne kuma suka koma d'aki suka fara fira sun tattauna sosai kana sukayi sallamawa Kaka suka koma gidan su, Tun da suka dawo gida Bintu batawani farin ciki Khalil ya lura da hakan amma kuma baice mata komai ba sai da yadawo daga masallaci, kafin yasaka Bintu a gaba dan ko abinci takici, "Mimi nasan meke damun ki tun damuka dawo daga gurin Baffah kika shiga cikin damuwa kuma nasan sanadiyan ganin Baffah cikin wannan yanayin da muka ganshi ne, tabbas Baffah yana cikin da muwa amma kuma Baffah addu'an mu yake bukata dan ya hadu da mata maral imani amma kuma kisani addu'a itace take sauya komai dan haka kicirai damuwa aran ki kuma insha Allahu zan kawo karshe abun da yardan mai duka, Bintu kwanciya tayi ajikin Khalil ta kuma fashewa da kuka tana sake tusa kanta a kirjin sa tana magana, "Baffah na shi ne komai na shine gata na ina matukar kaunar Baffah na tabbas Inna Jummai bata da imani amma kuma kamar yadda kace mijina addu'a itace gaba da komai to zanci gaba Allahu ya wace mana gabaa, Allah nagode maka da yaban kai amatsayin mijina tabbas kai alkhairi ne a cikin rayuwata kuma zanci gaba da maka biyayya Allahu yaba mu zaman lpa, Khalil sosai yaji dadin maganganun Bintun sa kuma yakara godewa Allah da yabashi mata kamar Bintu, kara kwanta da ita yayi ajikin sa, sunfi awa guda a haka suna jin dumin jikin su, kana daga karshe Khalil ya dauki Bintu yayi d'aki da ita, kan gado ya nufa da ita kwantar da ita yayi shima ya haukan gadon sukayi barci rumgume da junan su, Karfe uku na dare dai-dai Khalil ya farka daga barccin sa fita yayi a d'akin mand'aki ya shiga daura alola bayan ya kammala ya koma cikin d'akin Bintu ya tarar tayi ruf da ciki, yasha ganin Bintu tayi irin wannan barccin sai dai ya gyra mata amma kuma har yanzu tanayi dan haka yayan ke shawarar tashin ta daga barccin dan yafada mata ilar ruf da ciki, Mimi kitashi a barcci nan akwai magana nan da zan fada miki, idanuwar Bintu a lumshe tace "haba Sahibi na kabari mana sai gari yawaye" a'a Mimi ki tashi kawai babu yadda ta iya ta tashi daga kwanciyar tazauna, Khalil jawota yayi kirjin sa yasaka tsakakanin kafafafuwan sa ya kwanta da ita a kan kirjin sa yafara mata magana cikin sanyin muryan sa wanda zatayi saurin fahimtar sa, Mimi na zan fadamiki illar kwanciyar bacci akan ciki (Rub da ciki)!!! Mutane da dama suna wannan kwanciya ta rub da ciki wanda mafi yawa suka mai dashi a matsayin kwanciyar da tafi musu dadi ba tare da sun san cewa kwanciyar ce wacce Allah baya so kuma Annabi (saw) yayi hani akan hakan ba wasu daga ciki kuma sun san cewa ba kyau, amma suna yin irin wannan kwanciyar ba tare da sun damu ba, " Nufashawa Khalil yayi ya kara kwantar da kan Bintu a kirjin sa, kana yadaura dacewa, "haka nan akwai wadanda daga anyi magana akan wannan kwanciyar ta rub da ciki sai suce ai camfi ne (ma'ana maganganun mutane) ne kawai, To a hakikannin gaskiya babu maganar chamfi an samo hadisi ingantacce daga hanin manzon Allah (swt) akan ita wannan kwanciya ta rub da ciki kamar haka Idanuwar Bintu Khalil ya duba ko tana sauraran sa hada idanuwa sukayi tayi lamo a jikin sa Khalil yace "Mimi na kina jina kuwa? Bintu tace ina jinka miji nagari, Khalil yace ai nazata kin koma bacci ne, numfasawa Bintu tayi tace ai kaima kasan bazan iya bacci ba yayin da mijina yana fada mun magana masu daraja wanda zasu amfani ni dan haka ina jinka miji nagari, Numfashawa Khalil yayi kana ya daura dacewa, " Annabi (saw) yace ita dai kwanciyar (rub da ciki) kwanciya ce ta yan-wuta kuma kwanciya ce da Allah yake fushi da ita (Abu dawud ne ya ruwaito shi da isnadi ingantacce) Haka nan hadisi ya inganta cikin sunani Abu Dawud ta Turmizhi daga ya'ish Bn duhful gifari (RA) daga baban sa cewa wata rana Annabi (saw) yazo wucewa ya same ni a masallaci ina kwance rub da ciki sai ya zungureni da kafar sa yace kadai na irin wannan kwanciyar saboda kwanciya ce da Allah yake fushi da ita, Khalil yasake rumgumar Bintu yaci gaba da magana, Haka nan masana bincike sun gano cewa rub da ciki wajen bacci yana da matukar illa ga kashin gadon baya, Mimi na nasha ganin kina wannan baccin ina gyra ki amma kuma har yanzu kinayi shiyasa nace bari na fada miki babu kyau dan Allah kidai na nasan da wuya kadaina abun da kajima kanayi amma dan Allah kikokar ta kinji Mimi na Numfasawa Bintu tayi tasake kwanciya a jikin sa hannu ta ta tusa a cikin kashin kirjin sa tace "insha Allahu zan gyra Allah nagode naka da kaban miji mai tattaku mai jan matar sa a jikin sa naji dadi kuma ina alfahari dakai masoyina, Tace nagode nagode sosai ina son ka, Khalil ya kalle ta yace nice da godiya ai yanzu mutashi muyi sallah kafin asubahi tayi, kinsan yau zamu shiga kasuwa da Alili kuma yace mun inshirya da wuri, Bintu tace haka ne kam suka mike sukaje sukayi alola har da Khalil din Da safiya Bintu tagama hada musu abun karyawa bayan sun yi wanka Khalil ya kira Bintu yace tazo suyi addu'ar safiya kamun su karya haka kuwa sukayi Ayatu kursiyyu sukayi sau uku, sai sukayi Qul huwallahu Ahad shima sau uku, sai Qul a'udhu rabbil falaq sau uku sai Qul a'udhu bi rabbin naas sau uku Addu'o'i Khalil ya yacigaba dayi Bintu tana cewa Amin Khalil yace Allah ya ubangiji mu mai rahma kashiga cikin lamuran mu kamana jagora akan duk abunda mukasa gaba na alkhairi ya ubangiji Allah karemu da kariyar ka kadaura mu akan makiyar ka, Bintu tana tacewa Amin Bayan sun kammala addu'an suka karya suna gama karyawa Alili yazo, Khalil yayiwa Bintu sai mun dawo, dawo lapi Bintu ta musu baki dayan su suka tafi, BUSHAR Bushar yaran sa gabaki dayan su sunkewaye sa, Bushar yace yau zamu kashe wannan mutumin da yarabani da Bintu na naji na labarin zasu tafi kasuwa shi da wannan yaron Alili to yau gabaki dayan su zamu gama dasu amma sai da yamma zamuje hanya mujirasu mugama dasu yaran Bushar sunyi na'am da batun sa kuma sun tsayar da cewa yau zasu kashe mutum nan da kuma Alili, Khalil da Alili sunshiga kasuwa asa'a atake suka sara kayyan miya kuma suka siyar agun sai daf da bangari ba suka sake saran kayyan miyyan wanda Khalil zai siyar akofar gidan sa, khalil ya siyawa Bintu abubuwa da yawa natsaraba suka nufo gida, Bushar da yaran sa kuma sunkewaye hanya dan yau basuga abunda zai hana su kashe Khalil, Bintu tayi wanka ta tashirya tana jiran mijin ta dan gaskiya yau tayi kewar mijin ta tamasa abinci sa mai dadi wanda yafi so sosai Bintu tagama abunta dan tarban mijinta, Bangaran Khalil ma yayi kewar matar sa sosai suna cikin koma kauyen guma motan amalalke ta samu matsala gabaki dayan su suka fito a cikin motar sai da sukayi kusan tara na dare akafu aka gyra suka dau hanya, ___Khalil tafiya suka cigaba dayi cikin moton amalanke, mutani da yawwa suka gani akwance a kasa duk jini yabata musu jikin su wasu kam ma babu rai a jikin su, tsoro da firgici duk yagama gauraye zuciyoyin su Khalil addu'a kawai suke fatan su Allah yakai su gida lapiya, Bintu duk tashiga cikin rudani da damuwa narashin jin mijin ta, takasa zama kuma takasa tsaye duk a cikin damuwa take fatan ta Allah yasa gabaki dayan su suna lpa, Har kusan goma na dare Khalil bai shigo gida ba anan ne Bintu tagama rudewa, hijabin ta tadauku zata tafi gidan Kaka taji ko lapiya, saka hijabin tayi ta nufi kofar gida dan zuwa gun Kaka, har tasaka kafar ta a kofar gidan taji karo da Khalil sai sauke numfashi yakeyi, Kamashi Bintu tayi tana kuma tambayar sa lapiya mai yafaru dakai kake haki wani abu yafaru daku ne, ina yaa Alili fatan kuna lpa gabaki daya tajero masa tambayan lokaci guda kuma duka tambayan ta babu wanda tasamu sa'ar amsa mata dan Khalil sai sauke numfashi yake, Kama shi tayi ta nufi d'aki dashi zaunar dashi tayi abakin gado tafita a d'akin ruwan zafi sosai ta hada masa takai masa bayan gida, komawa tayi d'akin tace na kai maka ruwan wanka idan kayi wanka jikin ka zai warar-ware, Khalil sam baya cikin haiyacin sa da alama dai yau ciwon sa ya motsa ne, ganin hakan ne yasaka Bintu nufar wajan sa takama shi suka nufi toilet kayan jikin sa tayi kokari taci rai masa tafara masa wankan da ruwan zafi sosai ta masa wankan kana takama shi suka koma d'aki tazau nar dashi abakin gadon mai, tasha famasa bayan tagama ne kuma tasaka masa kayya mai sauki Ta hada masa koko mai zafi tabashi yasha bayan yasha ta kwantar dashi akan gadon ai kuwa bacci ne tayi awun gaba dashi, itama kwantar da kanta tayi a kirjin sa bacci ya dauke ta, Da a suba Khalil yafara mutsu-mutsun dube idanuwan sa da suka masa jaa sosai firgicin yanzu babu sai dai kawai kasala abunda yafaru dasu ne yafara dawo kan sa, Suna cikin tafiya sukaci karo da mutani a kwance a kasa gabaki daya jikin su duk jini yabata musu, kafin subar wajan sai sukaji muryan mutani suna fadin kuka masu gasu nan, Kewaye su Khalil sukayi suka saka su a tsakiya Bushar yafito, akasa masa kujera yazauna ga bindigar sa agefen sa ya daura kafa daya kan daya ya dubi su Khalil ya soma magana "kai ne karaba ni da zabin rai na ka aure ta to yau zan rabaka da duniyar baki daya kuma na aura matar ka, kai kuma Alili dan gidan Kaka kai tun farko kafara kawo sa wannan kauyen to yau gaba ki dayan ku zan kashe ku, Tsoro da firgici gabaki daya ya lulube su Khalil zufa sa tsa-tsafo musu yakeyi gabaki daya sun fita haiyacin su, Mikewa Bushar yayi yana kewaye su yayin da bindigar tana kan kujeran, cigana da zagaye su Bushar yakeyi, Khalil idanuwan sane suka sauka akan bindigar nan da bara yakeyi yana zuwa gun bindigar a wayo dan yadauko ta, ai kuwa da taima kon Allah sai ga Khalil ya dauka wannan bindigar ya nuna Bushar dashi yana cewa "kabar mu mutafi idan ba haka ba sai na kashe ka " haka kawai Khalil yake fada sai da ya harba bindigar kafin Bushar ya juya aguje kowa ya kama gaban sa shi kuma Khalil cigaba da harba bindigar yakeyi kamar babu gobe Alili da sauran mutanin duk sun gudu Khalil ne kawai yarage agun bai gudu ba, yagama fita hai yacin sa yafara tafiya tai makon Allah ne kawai yakawo sa gida, Bayan yagama tuno duk wata abunda ya faru dasu sai karan bindigan nan tadawo kan sa kamar yanzu ake harba ta rike kansa yayi sosai hawaye suna fita daga cikin idanuwan sa, da sauri Bintu datake gefan sa tamike tana mana magana "kana lpa kuwa? amma ina Khalil baisan tanayi ba, kuka yake sosai kamar karamin yaro kuma yarike kan sa kam............ Kuka yake kamar karamin yaro, Bintu kuma sai tambayan sa take amma kuma Khalil bai bama san Bintu tana tambayar saba gani Khalil yaciga da kukan ne yasa Bintu itama tacigaba da kukan, kuka suke sosai kamar babu gobe, sosai suke kuka Bintu ganin kuka bazai musu maganin komai ba yasa tamike ta dauka mayafin ta tasaka tafita a ɗakin taja,komar ɗakin gabaki daya gidan tabari, gidan Kaka tanufa dan sanar masa cewa fah tun jiya Khalil yake kuka, sallama ta ringayi a kofar gidan amma kuma shuru babu amsa, dan haka takusa kanta cikin gidan amma kuma babu kowa a tsakar gidan ɗakunan gidan tafara dubawa amma kuma gabaki daya babu kowa a ciki ruɗani tafara shi amma kuma sai tace bari tazauna tajira zuwa anjima wata kila sun je daji dan nimowa mutani magani duk da akwai tunanin sahibin ta a ranta, kusan la'asar amma kuma Kaka da Alili basu dawo gida ba dan haka tamike dan komawa gida dan tabar Khalil shikadai kuma bawani ishashen lapiya gare sa wani bangare kuma na zuciyar ta yana fada mata cewa su kaka anya suna lapiya, Lokaci guda wani hadiri ne ya hadu gabaki daya garin yayi bakikirin sosai ko tafin hannun ka baka iya gani sosai garin yayi bakikirin haka Bintu tarin gabin bango dan komawa gida dan batasan awani hali Khalil yake ba taimakon Allah ne kawai yakawo Bintu gida tana shiga gida ɗaki tanufa dan ganin awani hali Khalil yake, amma kuma babu Khalil ko ina Bintu taduba amma babu Khalil hankalin ta yatashi sosai gabaki daya ta fita cikin haiyacin ta tazama kamar mahaukaciya duk yadda yakamata da duba taduba amma kuma babu shi ai kuka tafashe dashi mai cin rai koka take sosai tana fadin nashiga ukuna ina kake Sadauki ina katafi wayyo Allah bazan iya rayuwa babu kai ba kadawo gareni dan Allah kadawo idan wasa kake mun dan Allah kabari sai sumbatu take tana kuka ga kuma ruwan sama da yasako kamar da bakin kwarya, haka ruwan nan yacigaba da dukan ta agun tana zaune a tsakar gida ruwa yana dukan ta tana kuka har ruwa ya dauke tana tsakar gida ganin ruwar ya dauke ne yasa tasa fita agidan baki daya da kuma jikan kayyan ajikin ta, gidan Kaka tasake komawa amma kuma har yanzu babu su a cikin gidan, sake shiga cikin wata rudani tayi da kuma tsoro yasake shigan jikin ta rasa yadda zata nufa taji sanyi aran ta tayi ko ina zafi wannan shi ake kira da rana zafi inwa kuna, saike komawa gida tayi tazauna a tsakar gida ta fashe da kuka mai karya zuciya tana kuka tana sumbatu, SAUDI _________________________________________ Har yanzu jikin momy kara gaba yakeyi babu wani sauki atattare da ita momy yanzu bata gane kowa batasanin waye akan ta Haka Abba ya dauke ta yadawo da ita gida Negeria su Khairat ne masu kula da momyn su domin yanzu aiki ,yayiwa Abba,tabbas idan kasauke idanuwan ka akan momy sai ka tausaya mata tuni Mahaifinta mai martaba sarkin Bauchi yasaka adauko masa ƴar sa amma kuma Abba ya nuna ƙin amincewar sa akan hakan, umma ce akan komai ita take kullawa da ita gabi daya gidan ya koma babu wata farin ciki haka suke rayuwa adaddafe, AMERACA🇬🇧 💝💝💝💝💝💝💝💝💝💝💝💝💝💝💝 Sana da mom sundawo zaman gidan yana musu wahala kullum sai Abbi yazo ya zzzagamu su fada yana tambayar su ina Suha amma kuma magana daya Mom take fada masa nima bansan yadda take ba, haka kullum rayuwar su take Sana ce tashiya cikin doguwar riga after the rest tayi kyau sosai samun mom tayi akasa tazo ta rumgume ta ta sumbace ta akumatu tace to nikam mom natafi school, mom tace adawo lapiya kuma ki kulla sosai Allau yakai ki lapiya sannan kuma yadawo dake lapiya, Amin Amin mom dina sai na dawo, motan ta tashiga aka bude mata get tafita a gidan tana cikin tafi tana sauraran waka mai dadi tana tunanin kalbin ta kwai moton ta tafara jakin da alama dai wani abu acikin motar yasamu matsala, parking tayi agefen hanya ta sauka a moton gashi ita ba gyran moto tayi ba tsyawa tayi cak tana tunanin abunyi wayar ta tafara ringing tana dubawa kuma Suha tagani ai da sauri ta dauka wayar takara a kunnan ta suka fara magana, Suha tace ai daman kince bazaki kewata ba kuma ashe da gaske kike nikuma nayi kewar ki shiyasa nace bari nakira wanda batayi kewata muyi fadan da muka saba dan ajima bamuyi ba tun kafin natafi, murmushi Sana tayi tace "Suha rigirma fatan kina lapiya bata jira amsata ba ta daura dacewa ai dana zata bazanyi kewar kiba ashe ba haka abun yake ba kewarki yagama shiga cikin jinin jikina kullum sai nayi kukar rashin ki akusa dani, murmurshi Suha tayi Allah sarki rabin jiki fatan yanzu kin daina tunanin wannan mutumin ko? murmursshi Sana tayi tace ai tunanin sa sai kara shiga cikin rai na yake kullum sai nayi kuma ince Allah sarki ƴar uwata da yanzu tana nan da itace zata rarrashe ni gabaki dayan suka fashe da dariya, Suha tace sai yanzu nagano dalilin yin kewata ashe saboda haka ne , Murmanshi Sana tayi tace Suha sarkin rigima, waya suke cikin nishadi har Sana ta hau kan titi batare da tasani ba, Siddarth cikin jamfa da hula yayi matukar kyau sosai yana tafiya cikin moton sa, idanuwan ya sauke akan Sana da take waya akan titi dafa kan sa yayi yana girgiza kan sa yana furta "mai yasa yarinyar nan take son sa rayuwar ta cikin hadari, wata babban moto ne tayi kan Sana bata rai da ta ankara ba Siddarth ganin hakan yasaka ya fito a moton sa yana furta keee keee, juyowa Sana tayi ta kafesa da idanuwar ta tana kallon sa, shi kuma Siddarth alamu yake mata da hannun sa akan ta bar gun amma ina Sana bata fahimta ba kallon sa kawai takeyi bangaran Suha kuma sai HELLO take tacewa, a aguje Siddarth yatun karo Sana yana haki yana daf da ita moto nan yana karisowa gunta ai daguun sa ya zo gare ta ajefata agefan sa tayi gefen titin shima yayi gefen titin,................. _____bangaje ta Siddarth yayi tayi gefe shima yayi gefen titin.. Suha datake dacewa Hello Hello daga karshe kuma sai taji wayar taka tse. Siddarth da gudun sa yakari so gun Sana yafara mata magana cikin fada "fadamu mai yake damunki yasa kike kai kan ki cikin halaka. Shuru Sana tayi ta zuba masa idanuwan ta tana kallon sa, hannu ta Siddarth yakama yazo,daf daita yana mata magana yana zare mata idanuwan sa kifadamun nace ko mai yake damun rayuwar ki amma kuma kin mun shuru bazaki bani amsa ba. okay bazaki mun magana ba shikenan tsaketa Siddarth yayi yabar gun yana mai ji ran sa sai yanimo abunda yake damun wannan yarinyar. Sana ganin mutum da take mutuwar kauna awannan karon zai sake kufce mata yasa ta tashi tabisa da gudun ta, yana daf dashi ga moto Sanna ta rumgume sa tabaya ta fashe masa da kuka mai jin rai, tsayawa Siddarth yayi cak shi bai yi kokarin hana taba kuma baice mata komai ba kawai tsayawa yayi yana sauraran kukan ta, kuka sosai Sana take tana kara tusa kan ta a tsakiyar bayan sa, sai da yaji alamun tadan sauko da kukan tan yasa ya juyo da ita suka fuskan ta junan su, zuba idanuwa sukayiwa junan su suna kallon juna su sun shafi lokaci mai dan tsawo kafin Siddarth ya katse kallon yaja hannun Sana yasaka cikin moton sa shima yashiga yazauna, shi bai ja moton ba ya tsaya agun, sai sukayi kusan minti na 30 kafi Siddarth ya lumshe idanuwan sa kana ya dubi Sana yace kin shirya fadamun abunda yake damun ki kenan? Girgiza kai Sana tayi alamun ehh, Ina jin ki cewar Siddarth ya mai da idanuwar sa akan ta kana kuma ya lumshe idanuwan sa alamun dai ina jinki, Sana rasa yadda zata masa magana tayi gabaki daya idanuwan sa da yazuba mata yagama burki tata duk sai yama kwarjini, Shuru tayi da zuba masa idanuwan ta tana kallon sa tana ji aran ta ina ace sutabbata ahaka, kin zuba mun idanuwa kina kallo na kuma kinsan ke kadai nake sauraru Sana ta tsinka ya muryan sa kamar bashi yayi magana nan ba domin idanuwar sa arufe suke Sana ta gyra zama tafara fai yace masa abunda take ji aran ta kuma akan sa, sai da tagama magana tukuna Siddarth yafurta tun yaushe kika fara jin kina sona, tun lokacin da kataima keni daga saman bene, cewar Sana saboda haka kikaji kin fara sona? girgiza kai tayi alamun ehhh Bude idanuwar sa Siddarth yayi yace "tabbas kina so nane saboda na tai makeyi kuma saboda kyawun da Allah yabani ko kuma saboda kudina ko? girgiza kai Sana tayi tace a'a ba saboda haka bane, Siddarth yace to saboda me kike sona yan numfasa kana ya daura dacewa idan ma saboda kyawu na kike sona tabbas kinyi gangganci arayuwar ki dan ni ban son mace wanda zata soni saboda kyawuna idan kuma saboda kudi ne ni bani da komai a cikin rayuwa ta dan kar kiga wannan moton kizata nawa ne na mai gida na nee ya kuma numfasawa kana ya daura dace idan duk saboda haka ne bana bukatar ki kifita mun amoto kuma na tsana macce da zatace tana son namiji na tsana irin wannan matan.. ___Tsawa Siddarth ya doka wa Sana yana kuma maimai ta mata cewa shi yatsana mace kallan ta kifita mun a moto na ku baki jin ina magana ne. Kuka sosai Sana takeyi tana hada hannayenta waje guda tana bashi hakuri kuma tana kukarin ganin ta fahimtar dashi ba duk saboda haka take son shi ba ita sabda Allah take son shi kuma lokaci guda son sa da kaunar sa tashige ta, Amma kuma Siddarth bai ma tsaya ya saurare taba barai kuma ya fahimce ta, kifita mun a moto na bana son mace irin ki wanda take iya zuwa gaban namiji ta furta masa kallaman soyayya kifita nace ko, haka Sana tafita amoton badan ranta yaso ba, KAUYE GUMA °°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°° Bintu gabaki daya tafita hai yacin ta babu wani nutsuwa a tattare da ita tabbas Bintu tana cikin wani hali, wani baƙin hadari ne yasake,taso sosai haka Bintu ta zauna babu wani alamun zata tashi agun domin Bintu yanzu jikin tane kawai yake motsi amma bata cikin haiyacin ta ruwa ne ya sauko kamar da bakin kwarya sosai ruwan har yafi ɗazo dan sosai ake ruwan har da ƙankara akeyi , fitsari ne ya matseta sosai tashi tayi cikin ruwan ta nufi banɗaki har ta tsuguna zatayi fitsari kawai idanuwar ta ya sauka akan Khalil dayake wance sai bari yakeyi da'alama dai tun ruwan farko har na yanzu akan sa ya sauka Fitsarin da batayi ba kenan ta nufi gun sa tana masa magana cikin rudani da tashin hankali, "sadauki na mai yasa kazo nan tun ɗazo nake niman ka duk nashiga cikin tsoro a she kana nan naje gidan Kaka gabaki dayan su basu nan katashi mutafi ɗaki ruwa yana maka duka anan gun, sam Khalil baya cikin hai yacin sa gashi kuma Bintu bazata iya daukan sa ba saboda akwance yake, itama Bintu zama tayi agun ta fashi da kuka maicin rai da kuma fitar hai yaci haka ruwan sama yayi musu duka agun ALILI Alili tun da Khalil ya harba bindigar nan yabir kice yafitahai yacin sa ya ruga aguje baima san yadda yake saka kafar saba, A dai-dai lokacin da kuma Kaka yazo gun sakama kun jin labarin da yayi cikin gari wai ƴan fashi sun tare ƴan kasuwa shine hankalin sa yatashi ya nufi hanyar kasuwa tofa yana zuwa gun ne yacikaro da Alilin sa jikan sa yayi daji shine yabi bayan sa dan yasan Alili yana da tsoro da kuma firgici, wannan abun ne yasaka Bintu bata ga kowa a cikin gidan ba, Khalil gabaki daya baya cikin haiyacin sa yayin da Bintu kuma take gefen sa amma yanzu tabar kukan sai dau sauke ajiar zuciya, kusan tara dai-dai Khalil kamar an mitsi ne sa yatashi yana rike kan sa datake sara masa, Ganin Khalil ya mike ne yasaka Bintu itama mikewa tarike hannun sa, fincike hannun sa yayi yana kara rike kan sa hawaye suna fita a cikin idanuwan sa, sosai Bintu tashiga cikin damuwa itama ta fashe da kuka tana sake rike hannun sa, shikuma Khalil yana sake fisgewa da kuka, yana rike kan sa Bintu jansa take tana son ta fitar dashi amma kuma inaa takasa, cikin kuka Bintu take masa magana "kaga fa halin dakake ciki amma kuma kazauna a bayi sai kuka kake idan wani abu ya cutar akai ya kake son nayi idan abu ya faru dakai ya kake son kaka yayi da kuma Alili gabaki dayan mu muna son ayuwar takasance cikin farin ciki da annashuwa sadauki, Numfasa Bintu tayi kana ta daura dacewa kai ne farin cikin mu abun alfaharin mu dan Allah kazo mubar nan gun muje ɗaki kar wani abu ya cutar mana dakai, Sosai Bintu ta kama hannun sa tana jansa da taimakon Allah ne kawai yasa Bintu takai Khalil ɗaki, bayan tashi gar dashi ne ta fara kokarin cire masa jiƙankun kayan jikin sa bayan tagama cirai masane ta dauki wani a cikin kayyan sa mai saukin sawa ta saka masa ruwan shayi ta hada masa mai zafi sosai tabashi dakan ta yasha bayan yagama shane ta kwantar da shi akan gado, bayan ta kwantar dashi ne tame ke tacire kayyan jikin ta bayan tacirai ne tasha sauran shayin da yasha tana gama sha kuma daje kusa da Khalil ta kwantar da kanta a ƙirjin sa tunani tashigayi inasu kaka sukashiga haka, tana cikin tunani ne taji Khalil yarike mata hannu ita fah duk a tunanin ta Khalil yayi barcci ne, jawota yayi zuwa ƙirjin sa ya matse ta sosai ajikin sa fara sauke ajiyar zuciya yayi akai-kai, rigan jikin ta yafara cirewa Bintu batayi kokarin hanashi ba tabarshi yacigaba da cire mata gabaki daya yarabata da kayan jikin ta yafara sumbatar ta ta ko ta ina fita nayi a ɗaƙin naja musu kofa, washi gari da safe Alhmdulilahi Khalil yatashi babu wannan raza nan a tattare da shi, amma kuma wani sa'in yana dan razana Bintu tamusu abun karyawa bayan sum gama cine Bintu takaiwa Khalil ruwan wanka mai zafi, Khalil yana zaune akan gado Bintu tashigo ɗakin kusa dashi ta zauna ta kwantar da kanta akan ƙirjin sa tace na hada maka ruwan wankan yakamata kaje kayi wankan, hannayen ta Khalil yarike yace "sai dai muje tare Mimi na, To tashi muje cewar Bintu haka kuwa suka je amma taki aminta tashiga bayin Duk yadda Khalil yaso Bintu tabishi har bayin amma taki haka yabar ta badan yana soba, Yana shiga bayin ya fara wanka bayan ya kammala wankan kawai sai kashi ya fara sara masa kamar ana dakawa da guduma sosai ya rike kan yana kuka kamar karamin yaro yana son tunu abu amma kuma inaa yakasa tun komai Sosai yake ihu da kuka yana kara kama kan nashi, Ihun sa Bintu taji adai-dai lokacin da Kaka da kuma Alili suka shigo cikin gidan duk sunyi wani iri, Haka khalil yaciga ba da ihu yana kuka kamar karamin yaro Ai da sauri Bintu ta nufi bayin bata masan kaka da kuma Alili sun shigo cikin gidan ba, Samun Khalil tayi reke da kan sa sai ciza bakin sa yakeyi ai kuwa da sauri Bintu ta nufa wajan sa tana kokarin kama sa amma kuma inaa Khalil bai bari hakan ta faru ba kara kama kan sa yayi yana wani surutun da Bintu bata fahimta Kaka da Alili kuma sun tsaya cak akusa da bayin dan bazasu iya shiga ba Sosai Bintu takari so wajan sa yana rike da kan sa haka tayi kokarin saka masa kayya bayan tasaka masa ne ta fashe da kuka mai karya zuciya, Kaka ya dubi Alili yace yaka mata fah kashi ga, Haka kuwa akayi Alili yashiga ae da sauri ya fito yace ya sanarwa kaka haka suka shiga ciki bayin ganin khalil yana kuka rike da kayin sa ne yasaka Kaka furta "Alili yaka mata mutafi asibiti haka kuwa akayi da sauri Alili ya fita ya ɗako keken amalan ke, Bayan Alili ya dawo ne gabaki dayan su kashiga keken suka nufi HASKE HOSPITAL bayan likita ya gama ƴan dube-duben su na likitoti ya dubi suka kaka wanda yabukaci ganin su a office din sa, DOCTOR ya dubi su kaka yace "amm Baba kwana ki na fada maka akan cewa wannan majin yaci duk abun da yashafi rayuwar sa na baya yamanta har nace muku kuna kokarin ganin ya tuna komai kamar kuna kokarin tuno masa da rayuwar sa na baya to mun bincika kuma munga no Alhamdulilah yanzu cikin kaso ɗari mun samu kusan kaso saba'in gaskia anna samu cigaba, likita numfasa kana ya daura dacewa a yanzu kuma mun gano akwai wani abu da yasakashi firgici sosai har yana razana to insha Allahu zamuyi maganin abun kuma zamu sake daura sa akan magani domin samun lapiyan sa kuma ina mai muku albishir ako wani lokaci zai iya tuno koman sa kudai kawai kubi shawarwarin dana baku, Sosai likita ya musu bayani ya kuma daura bayanin sa bayan ya numfasa yace tabbas wannan firgicin yana yawan tsora tashi har yakai yana kuka da idanuwan sa da alama dai akwai wani abu da yataba ko dai akwai wani firgici da kuma tsoro da yataba samun sa daga rayuwar baya kodai wani abun amma karku damu kan ku zaiji sauki a ko wani lokaci, ɗan numfasawa likitan yayi kana ya daura dacewa,yau insha Allahu zan salame ku Allah yabashi lpa, GAbaki daya maganga nun likita ya kashi masu kaka jiki wani gurin sunyi farin ciki da jin Khalil zai samu lapiya wani gurin kuma sun shiga cikin damuwa idan khalil yanuna bai sannu ba amma kuma babu komai sukace, Godiya sukayiwa likitan kuma yabasu takardan sallaman, ALHMDULLH Khalil zaune a gadon a sibiti jikin sa yayi sauki ba kamar yadda suka kawo shiba zaune yake yarike hannun Bintu gam yana murzawa babu wanda yayi mawani magana, Haka Kaka da Alili suka shigo suka musu bayanin asalla me su haka suka tattara komai nasu sukayi gida, Bayan sun koma gida ne suka zauna a tsakar gidan Khalil. Bintu tace kaka jiya naje gidan ku amma baku nan ina kukaje ne haka gabaki daya nashiga ruɗani duk abun da yafaru jiya Bintu ta zaiyawa kaka da kuma Alili, Numfashawa kaka yayi kana yace wallahi hankali na yatashi sosai da nafita cikin gari naji labarin ƴan fashi suntare mutani a hanyar kasuwa kuma gashi gabaki daya jikokina sun tafi kasuwa shine na nufa hanyar kasuwar kuma ina zuwa nasamu anyu harbin bindiga kuma naga Alili yayi hanyar daji shiyasa hankali na yatashi nabi bayan sa, Kakaa ya numfasa kana ya daura dacewa kwana daya har da wuni tukuna Allah ya hadani da Alili shine muka dawo gida muna dawowa kuma nace muzo nan saboda muga a wani hali Garkuwa yake ciki, Shine muka samai sa cikin wanan halin Kaka ya mai da idanuwan sa kan Khalil yace dan Allah daure kashenye magani nan saboda muna bukatar lapiyar ka , Khalil ya dubi Kaka ya kama hannayen sa yace insha Allahu zansha kuma nagode sosai da kulawan ku agare ni sosai sukaji dadi, Sallama suka masa dan da Kaka da kuma Alili gabaki dayan su suna bukatar hutu, Bayan tafiyar su Kaka ne Khalil ya mike ya dubi Bintu yace kinsan wani abu kuwa? girgiza kai Bintu tayi tace ban sani ba amma kuma ina jin ka mijina, Kama hannayen ta Khalil yayi ya mikar da ita jawo ta jikin sa yayi ya kwantar da ita akan ƙirjin sa hannayen sa kuma ya daura akan kugun ta har zai fara magana kawai sukaji sallaman Alili, Sake ta Khalil yayi yace shigo mana Alili, Shigowa Alili yayi yazauna ya dube su yace duk kuzauna akwai magana nan da zamuyi daku, Gabaki dayan su suka zauna suka zuba masa idanuwa da alama dai shi suke sauraro, Duban su Alili yayi ya dauko wata jaka ya ajiye musu agaban su, Ya fara musu magana yadda zasu fahimce sa jakar ya fara budewa gabaki daya abun dayake cikin jakar yafito dashi ya ajiye musu agefen sa, Wayace Android Khalil ya zubawa idanuwar sa, Kai hannun sa yayi kan wayar ya kura mata idanuwan sa yana kallon kamar yataba ganin irin wannan abun amma kuma ainaa Alili zubawa Khalil idanuwa yayi yana kallon sa tabbas Alili yayi haka ne daman dan yayi kokarin tuno rayuwar sa nabaya duk da yana son sutabbata ahaka dan sunyi matukar shakuwa da juna nan su, Amman inaa iyayen sa suna bukatar ɗan su a wani hali iyayen sa suke a yanzu wata kilama sun dauka ɗan su ya mutu Yakamata yadawo cikin haiyacin sa dan yaje gare su Shiyasa duk wani abunda zai dawo masa da hankalin sa yasaka wani a kauyen su dazeje birni ya ɗan haka kudi n din sa yaba shi akan ya siyo masa abubuwan da ƴan birni suke yawan amfani da ita, shine fah yau yakawo masa shi kuma Alili baiyi kasa a gwiwa ba yakawo masa, Alili yace wannan kyauta ce na auran ku da ban samu na muku ba a lokacin auran ku fatan kunyi farin ciki da haka, Khalil ya ɗan numfasa kana yace to shi wannan meye? Alili yace "waya ce wanda zakunayi video da hoto da sauran su, Bintu tace "yaa Alili yazamu na amfani dashi? Alili yace bari nanu na muku haka kuwa akayi yanunawa Bintu dan shima ba iyawa yayi ba wannan wanda ya siyo tane ya koya masa, Khalil bayi kokarin koyaba sai dai zuba wa wayar idanuwa yayi, Alili yace lapiya kuwa Garkuwa? Khalil yace wallahi ina ji kamar nasan wani abu game da wannan abun amma kuma nakasa tunowa, Mekewa Alili yayi yaje gun sa ya dama kafadan sa yace kayi kokarin tunuwa kaji, DA fa kansa Khalil yayi amma kuma yakasa tuno komai, fuskan sa ya dago ya daura akan fuskan Alili yace nakasa tunowa, Alili ya bubuga kafadun sa yace karka damu zaka tuna aduk sanda Allah yaso ya mai da idanuwan sa kan Bintu yace to ni zan wuce sai zuwa anjima zan zo naci abinci dare, too yaa Alili cewar Bintu sai kazo, bayan Alili ya tafi ne Bintu taje wajan Khalil taka hannayen sa tace fadamun abunda zaka fadamun yanzu, mikewa Khalil yayi yace Mimi bana jin dadi ne zan kwanta idanuwa Bintu tabishi dashi shikuma ya wuce ɗaki, cigaba da aikin gida Bintu tayi tana tunanin mai yafaru da mijin ta lokaci guda ya sauya, shi kuma Khalil daukan wayar yayi ya kunna video batare da sanin saba ya fito daga ɗakin ya ajiye wayar akan windo, alokacin hadiri ya hadu sosai, ganin Bintu tana aiki ne yasa ya nufi gun datake, atsaye take tana shara shine ta mike tana rike kugun ta alamun ta gaji kawai sai ji tayi anrugume ta ta baya, tace sahibi na har katashi daga barccin? Sake rumgumo ta yayi ajikin sa yace ai nakasa barcin ne saboda baki kusa dani, Murmushi Bintu tayi tace mijina kenan ina son ka, Khalil yace kin san wani abu kuwa? Girgiza kai Bintu tayi tace ban sani ba amma kuma ina jinka mijina Khalil yasake rumgumo ta a jikin sa sosai ya fara magana, "A duk sanda rayuwa tasakani kuka😭 sai ganin ki yasakani dariya😄 yayin da na fitar da rai na daga duniya🌏 sai soyayyar ki kuma da kulawan ki subani sarai😍 haka kuma idan damuwa ta mamaye zuciya ta da fuskana😊murmushin ki kadai ya isa ya musanya wannan da murmushi☺ina son ki Mimi na ke rayuwa ce agare ni wacce bazan iya batare dake ba ina matukar sonki acikin rayuwa ta😍 ina son ki Bintu tsaban dadi sake rungumo Khalil jikin ta tayi tace wayyo Allah dadi ina son ka ka kashe ni da kalaman ka ina son ka sosai suka shagala da wasan soyayya, Ruwan sama lokaci guda yasauko ai gabaki dayan su suka fara wasa cikin ruwan wannan yawatsa mawan haka ma wanan, sunshiga cikin nishadi sosai kamar kar wannan rana ta wuce agare su, rawa suka fara acikin ruwan sai tsalle suka tayi cikin ruwan kamar kananun yara BUSHAR ____Sunan mai dadi Arjun yafurta mikawa Sima foffi yayi yace mata ina ɗan zuwa, bai jira amsan taba yabar gun, Bayan Suha yatabi kuma yaci sa'a gida takoma Alhndullh ya furta ganin ƴanda take kusa dashi ne dan haka sake ya koma wajan Sima farin ciki fal cikin zuciyar sa, Sai tara na dare ya koma gida gabaki daya ya gaji amma kuma hakan bai hana sa dauko pen da takarda ba yafara rubutawa sahibar sa sako kamar haka, Barka da dare sahibata fatan kina cikin koshin lapiya, Baki sanan waye niba amma kuma nina san waye ke tun a mafarki na idanuwa ta suka hasko mun ke zuciya ta da tunani na suka isa zuwa gare ki tukafin idanuwa ta sugan ki a zahiri zuciya ta ta hasko mun ke cikin mafarki na bana iya komai ban san komai ba sai zallan son ki da kaunar ki, zuciya ta ta fada soyayya da mai irin siffofin ki tun kan ido ya kai ga ganin ki tun a cikin mafarki na dalili kenan dayasa da kallon farko idanuwana suka gane ki zuciyata ta kamu da kaunar ki domin dama can dakon ranar zamowar mafarki na gaskiya suke SUHAI ba lallai nazamo na farko ba amma ina son nazamo na karshen da sunan sa zai rubutu a littafin soyayyar ki zan so nazamo mutumin da a kullum zaki sami farin ciki da nutsuwar zuci da dorewar murmushi a sanadin sa zanyi burin shimfida rayuwa ta domin kitaka zuwa ga cimma burikan ki na rayuwa SUHAI kin zamo fitila wacce ta haske duhun zuciya ta soson data wanke dattin zuciya ta hakama wacce ta bawa rayuwa ta alkibila Idan nace ina son ki iya kalmomi uku nayi amfani da amma manufar dake kunshe cikin su yafi karfin abunda lissafi zai iya kewayewa ina son ki ba babu ranar dainawa Ina kaunar ki Suhai yau kinyi matukar kyau fushi akan fuskan ki kuwa yana miki kyau kiyi fushi kar kiyi dariya, Fatan barcci mai dadi SUHAIMA Ya fito daga cikin gidan sa ya nufi gidan Suha tare da furen da ya siyau mata a dai-dai kofar gidan ya ajiye furan tare da wasikar yaɗan labe awani waje ya tsaya jiran ta Wayar Arjun ne tara ruri dubawa yayi ganin Aaaraw yasa bai ɗauka kiran ba ya cigaba da kallon kofar gidan yana ta addu'a cikin zuciyar sa Allahu yasa tafito ya ganta kuma taga wasikar sa, Suha gabaki daya yau bata da niyar fita dan yau wani kasala take ji dan haka tayi wanci yanta abun ta, Arjun da yakusan awa guda agun dayake bai ga alaman Suha zata fito ba yasashi lapiya badan ranshi yaso ba ga kuma Aaraw yana ta kiran wayan sa Yana shiga gida ya kira Aaraw a waya Aaraw yace haba bro ina ta kiran ka waya baka dauka ba fatan kana lpa ko Numfasaw Arjun yayi ya lumshe idanuwar sa kamar dai Aaraw yana ganin sa ya furta Allah dagaske nagan ta kuma ba Aljana bace mutum ce gabaki daya abubuwan da ya faru tsakanin su ya fada masa, Aaraw ya numfasa kana ce kamar yadda ta adabe ka acikin baccin ka tunanin ka kai haka zaka mata ta hanyar wasika da kalamai a ciki masu sanyaya zuciya, Sosai Aaraw ya kwantarwa ɗan uwan sa hankali sukayi sallam, Arjun bacci barawo ne kawai ya dauke sa da asubahi yatashi yayi alola ya tafi masallaci bayan yadawo ne kuma ya dauki pen da takarda yasake rubuta ma sahibar sa wasika kamar haka, Arjun ya fara rubutun sa Barka da wannan kyakkyawar safia duda nasa batakai akirata da kykkyawa ba agaban ki domin idan akace kyakkyawa bana tunanin wata ake nufi wacce ba keba ke kadai kika cancanci wannan sunan dan haka nakeyi miki SUHAI Ina son ki fatan kintashi cikin daddan yanayi mai cike da farin ciki dan naji hakan ajinin jikina da kuma bugun zuciya ta Bana son kiyi murmushi ko dariya a fushi nake son ganin ki dan haka kiyi fushi nagan ki kinji Suhai na Yadauka ya nufi gidan da Suha take kamar yadda yabar wasikar jiya haka yazo ya gani alaman dai bata fito ba har yanzu ɗan shuru yayi kodai ba ita daya bace agidan nifa a tunani na kamar school ne yakawo ta garin nan, Shuru yayi yazubawa wasikar idanuwa kawai bazato ba samma ni yaji karan nan bude kofa ai da sauri yabar gun ya boye awani gun yana kallon ta, Sanye take cikin kayyan barci gashin ganta duka abaje abayan ta bakin ta kuma ature da alama acikin fushi take Har tasa kafarta zata sallake wasikar batare da tagani ba kawai idanuwan ta yasauka akan wasikar zuba masa idanuwa tayi tana kallon wasikar har guda biyu, _____tsu gunawa tayi ta dauki wasikar ta koma ciki zama tayi akan kujera tafara karan tawa sai data takaran ta baki daya cikin mamaki tamike tsaye tana magana waye wannan haka waye yasani a kasan nan haka har da tura mun sako amma waye wannan dan jim kadan tayi kana takoma tazauna gabaki daya tashiga cikin rudani da tsoro sosai, Shima Arjun ganin ta dauki wasikar ta yasaka komawa gidan sa yana mai sauki numfashi yana ji kamar ya sauke wani abu akan sa, tunani yashiga wani abu zaiyi wa Sima dan gabaki daya baya son yafita da ita yau ai kuwa yana cikin tunani wayar sa ta fara ruri dubawa yayi ganin Sima yayi tsaki gami wurgar da wayan sai da Sima tama 10 missed call kafi ya dauka Tana jin ya dauka ta fara zuba mishi shagwaba har da kuka tana magana haba ina takirn ka amma kuma baka duka ba ina ka ajiye wayar ka? Numfasawa Arjun yayi yace yanzu duk wannan tambayoyin duk nine zan amsa miki kuma lokaci guda, kinsa ban son tambayoyi dan haka idai na, Kayi hakure cewar Sima tace da naki raka ne na fada maka nashirya kai nake jira zakazo ka dauke ni ne ko nine zanzo na dauke ka? Lumshe idanuwan sa Arjun yayi kamar tana gaban sa kana ya numfasa yace yau bana jin dadi ne Sima yau muhuta kawai a gida, Cikin damuwa da nuna tsatsan tausayin sa tafara jero masa tambaya mai yasa ke?ina ne yake maka ciwo bari nazo yanzu, Sai da Arjun ya gama saurarun ta kana yace kar ki damu kanki bawani ciwo bane kuma karkice zaki zo waje na kinsan banson haka dan haka yanzu ina bukatar hutu zan huta kat ya kashe wayar sa ya ajiye ta agefan sa ya fara tunanin abunda zai tuwa wa Suhai din sa na barka da rana dan yana son sai ya gama kashe ta da soyayyar sa ne afin ya fito masa da kan sa a lokacin tagama aminta da soyayar sa, Zama yayi da bairo rike a hanun sa yana rubuta mata sako kamar haka Barka da rana my Suhai fatan kina cikin koshin lapiya fatan kin kasance da mamakina acikin zuciyar ki na waya miki wannan wasikar ko to nine Aljanin ki kuma mai son ki HMMM Kinsan wani abu kuwa ? Mafi dadin sauti a duniyar nan muryar ki ne ina jin dadin sauraran ta musaman idan kina cikin fushi bana son kina yawan murmushi A kowace dakika ta rayuwa ta sautin muryar ki a kullum yana kara tuna mun da cewa har yanzu akwai ragowar farin ciki a duniya Mafi kyawun abunda ido yake son kalla shine fuskar ki idan zan fadi abunda nafi jin dadin yi a rayuwata to kallon kyakkyawar fuskar ki ne ina jin dadin hakan, SUHAI ina so nayi farin ciki amma taya farin ciki na zai yayu idan babu ke? NI tamkar fitila ne kece makunnin idan kika so zan kasance a cikin haske idan kuma kika juyan baya zan dawwama ne a cikin duhun da babu saran wani haske a gaban sa SUHAI idan zan jaraba hanyoyi dubu da zan sakaki farin ciki dari 999 suka ki aiki ta cikon duhu tayi murna zanyi kamar ba gobe kowace hanya matukar dai tana kaiwa ne ga farin cikin ki ne to kuwa zan bita Burina nasa murmushi ya zamo abokin fuskar ki amma kuma ina son kallon fushin ki dan yana miki kyau Suhai daurawa zuciyar ki aure da farin ciki na kuma kulla zumunci mai karfi tsakanin ki da ni Ina son ki sossa irin sosai dinan my SUHAI na Fatan idan kin gama karan ta sako na kiyi fushi kar kiyi murmushi ABAR kauna ta Yana gama rubutawa ajiye agefan sa yana jiran 12:30pm yayi ya kai mata har gidan ta amma wannan karan kam sai yayi nocking, Suha ta shiga cikin mamaki matuka amma hakan bai hanata nishadi ba dan ita tama mance komai girki ta daura tana sauraran waka tana rawan ta abun ta bayan tagama cin abin cin ta tayi wankan ta tazauna dan yau kam tayi niyar agida zata zauna babu wani abunda zai saka tafi ta, Karfe 12:30pm tayi anayi mata nocking tana ji amma kuma tayi shuru dan ita gabaki daya bata son ta kura a cikin rayuwr ta sai da akayi nocking kusan sau biyar kafin ta tashi tana jan tsaki tana kananun magana a cikin bakin ta na irin nifah anta kura mun, Kofar ta bude amma kuma babu kowa sai wasika tagani kamar dai na ɗazo wayege-wayege ta fara ko zata ga wanda yayi mata haka but bataga kowa ba, Daukan wasikar tayi ta koma cikin tazauna ta fara karantawa tana karan tawa tana murmushi wani gun kuma ta tura baki wani wajan kuma ta lumshe idanuwar ta Sai da tagama karantawa kuma tashiga duniyar tunani wai nikam waya mun haka ne waye shuru tayi amma kuma sai wani tsoro ya kamata da ta tuna cikin wasikar nasan baki san waye niba to Aljanin ki ai tsoro yasata tamike tashirya badan taso ba tafita a gidan kai tsaye kogin ganga tayi domin shakatawa da shan iska dan wallahi gabaki dayan ta atsora ce take, Tafita agidan baki daya daya ke kogin gangan babu nisa yasaka ta tafiya da kafar ta, Tafiya take abakin ruwan tana tunani shin waye waye wannan mutumin da yasanni har haka shuru tayi tana bin bakin kogin a hankali, kwai jitayi kamar ta ya guce tayi cikin ruwan kashi bata iya ruwa ba Arjun yashiya yayi kyau yau haka kawai yaji yana son tafiya a kan doki dan haka ya hau kan doki yana ta tsula gudu kai tsaye ya nufi kogin ganga dan yau yana son shakar iskan wajan dan gabaki daya yana cikin farin ciki sosai yau dinan da yaga sahibar sa har sau biyu, Suha datake ta faman mutsu-mutsu cikin ruwan mutani duk sun kewaye bakin ruwan anrasa wanda zai take maketa, Arjun ne ya yanko da dokin sa gun da mungun gudun sa ganin mutani a bakin kogin ganga yasashi sauka daga kan dokin ya nufi gun dan yaji mai yake mafuwa, Tambaya ya fara mai yake faruwa anan mutanin da suke tsaye agun lokacin da abun ya farune suka sheda masa cewa fa wata yarinya ce ta fada cikin ruwan kuma da alama dai bata cikin haiyacin ta, Arjun sarki tai mako bai tsaya sauraran wani zance ba ya fada cikin ruwan, lalume ya fara cikin ruwan ta ko ta ina ya duba bai ganta amma a hakan bai sarai ba yacigaba da dubawa da taimakon Allah sai ga Arjun yaga Suha ama asume take babu alamun numfashi ajikin ta Fito da ita yayi akafadan sa har yanzu baiga fuskan taba sai da ya kwantar da ita akasa dan dubawa ko tana numfashi sai yadaura idanuwan sa akan nata ,sosai ya razana yafara jijigata yana mata magana gabaki daya yagama rike cewa wata matace tazau kan sa ta fara masa magana kahura mata bakin ta sai ka matsae mata cikin ta ruwa da tasha gabaki daya zai fito, Dago fuskan sa yayi ya daura akan fuskar matan yafara magana yace ai mutuwa tayi gashi du bata matsi matan tace to ka kaita asibita ni inajin kamar bata mutu ba , haka kuwa akayi Arjun yasaka baleta abayan sa ya sakata akan dokin sa yayi a sibiti da ita, tu kafin su isa hospital din Suha ta bude idanuwan ta jitayi kamar tana tafiya akan wani abu lumshe idanuwan ta tayi kana ta fara tunano duk wani abunda ya faru da ita tun daga fitan ta daga cikin gida har zuwa kogin ganga har fadawan ta kogin sai da tuna amma kuma yaya akayi ta ganta anan yun kura tayi zata tashi kawai sai jinta tayi kamar tana tafiya akan doki ai kuwa da sauri ta mike ta zauna dai-dai kai idanuwan ta tayi kan fuskan Arjun tayi dai-dai lokacin da shima ya daura idanuwan sa kan nata, ae kuwa tafara kokarin saukowa daga kan dokin ganin zata iya jin ciwo ne yasa ya tsayar da dokin sauka tayi akan dokin, Ta matsu daf dashi ta nuna sa da yatsan ta, Waye kai kake bibbiyan rayuwa ta mai nakeyi akan dokin ka kai waye da har zaka hada jikina da naka waye kai da har zaka dauki ni kasakani akan dokin ka okay kai muharami nane kodai haka kuke to bari kaji duk da ni maturiya ce amma kuma a gidan mu anan tar biya mai kyau dan haka karka kara kuskura ko kadan ne kaso kataba jiki na banza kawai tayi tsaki ta juya abun ta, Zuba mata idanuwa yayi har ta bacewa ganin sa sai yabar ganin tukun na ya daga idon sa akan ta yayi murmushi yace Suhai rigima ina son ki, Kai tsaye gida tayi tana datasanin fita dan dama yau bata da niyar fita amma kuma wannan mutumin da ya dage da tura mata wasikar nan ne yasa duk haka ta faru tsaki tayi tace n tsaneka ko kai waye ne, Wanka tay tabi lapiyar gado ta wanta dama ba salla takeba Sai kusan mangari ba ta tashi da wata yunwa sosai indomei tayi taci abunda da bata da niyar fita agidan yanzu Tana gamawa tasake wanka ta saka kayan bacci ta zauna a parlo tana kanllo awayan ta tana shan sweet, Nocking taji anyi amma kuma ta share tacigaba da kallon ta sake nocking akayi amma kuma shuru tayi tacigaba da kallon ta sai da akayi nocking kusan 20 kafi tayi tsaki tamike tace wayene taje ta bude kofar amma kuma babu kowa sai wasika tagani hakan yasa tasake tsaki kamar zata dauka kamar bazata dauka ba kawai ta yanke shawaran daukawa ta wuce ciki abun ta sai da tagama komanta kafin ta dauka tafara karantawa kamar haka Fatan kina lapiya sarkin fushi na amma fa kuma fushi yana miki kyau sosai tabbas ke ta musammance kuma ke rayuwa tace ina son ki sosai Kinsan wani abu SUHAI? Ba ina son ki bane dan na rayu dake ina son ki ne domin hakan ne kadai zabin da rayuwar tawa takeda shi Bazan iya tina halin dana kasance ba a cikin ba kafin sani ki amma zan iya fadar halin rayuwa ta zata kasance anan gaba idan rabuwa tashigo tsakanin mu Kiyi min alkwari bazanmu rabu da juna ba kuma kicika min alkawari komai rintsi da tsanani bazaki rabu dani ba idan ba mutuwa ce tadau raina ba Idan kin dauka mun alkawari too ka number waya ta gobe zan nuna miki kaina Ina jiran gani reply din ki my SUHAI ta ____Shuru Suha tayi tana tunanin ta masa reply ne ko kuma ta rabu dashi amma kuma koma waye ne bana bukatar sanin sa dan haka ta ajiye wayar ta agefe tayi baccin ta Arjun ganin har yanzu baiga messages ya shigo cikin wayar sa ba yasa shi numfasawa ya gyra kwanci yar sa ya furta ai nasan taurin ranki bazai sa ki mun reply ba, KAUYE GUMA _________________________________________ Khalil da Bintu suna rayuwar farin ciki kowa so yake ya farantawa ɗan uwan sa idan kaga rayuwar Khalil da Bintu sai rayuwar su tabaka sha'awa Alhmdllu a dauki azumi lapiya dan yau har ankai 20 har anfara shirye-shiryan sallah, Khalil yasiya wa Mimin sa duk abunda zata bukata a sallah hata kaka da Baffah ma bai bar su abaya ba duk abun da yasan zasu bukta iya karfin sa yayi musu har da Alili ma yayi masa duk Alili ya nuna kin amincewar sa akan hakan amma Khalil ya dage akan sai ya bashi babu yadda Alili zaiyi haka yakarka kuma yamasa godiya. Khalil da Bintun sa kwance akan gado Bintu ta daura kanta akan kafafa fun sa yayi da shi kuma Khalil ya mike kafaffun sa dago Bintu Khalil yayi ya jawo ta jikin sa yafara magana cikin nuna soyayar sa agare ta, Mimin idan Allah ya kai mu gobe zamu hada duk wani abun da zamu bukata zamu tafi wannan dajin mai ciki da dadin zama dan agun nake so muyi sallah, saboda haka ne ma yasa gabaki daya abunda zamu bukata nakai mana batare da sanin kiba fatan kinyi farin ciki da hakan, Sosai Bintu ta kwantar da kanta akan ƙirjin sa hannayen ta kuma akan fuskan sa tace "gaskia samun miji kamar ka abun farin ciki agun duk wata ƴan mace gaskia nikam nayi sa'a acikin rayuwa ta kuma ina kara godiyawa Allah da yakawo mun kai a matsayin miji ina son ka sosai sahibi na, Sosai Khalil ya jawota jikin sa yana kara kwantar da ita akan ƙirjin sa suka shiga duniyar soyaya mai cike da dadi, Washi gari Bintu ta tashi da zazzabi mai zafi ajikin ta dan ko azumi bata dauka ba sai amai kawai takeyi haka Khalil ya samu Kaka ya she da masa cewa yau Bintu ta tashi bata jin dadi sai amai take, Kaka ya dube sa yace gaskiya ni ban kwarai tanan fanin ba amma kuma shawara katashi ka kaita a sibiti sai kaji duk abunda yake damun ta dan haka zansa Alili ya raka ku ,sosai Khalil ya ji dadi kuma yayi na'am dan haka yayiwa Kaka sallama ya fita agidan kai tsaye gida ya koma ya sanarwa Bintu tashirya zasu tafi asibiti dan duba lapiyar ta haka kuwa akayi suka shiya suka tafi asibiti harda Alili, HASKE HOSPITAL Bayan likita yagama gwaje-gwajen da yakamata ya dube su yace ina tayaka murna matar ka tana dauke da ciki har na wata guda, wani uban tsalle Alili yayi tare da rungumo Khalil yajikin sa Bintu kuma duk kunya yagama rufe ta Khalil sujada yayi na nuna godiya wa ubangijin sa yayi matukar mun na har yarasa abunda zaiyi, likita yace zan rubuta muku magani sanan kuma ya kamata a kula da ita sasai abun da yakamata taci kamar su ganyaya ki su fruit kifi kwai da kuma nama ya kuma daurawa da basu shawarwari gurin kula da mai ciki kana kuma ya sallame su, Khalil tunda suka koma gida ya kafe ya tsare akan babu wani abunda Mimin sa zatayi shine zaiyi komai gabaki dayama yadankaw Alili ragamar kasuwancin sa ya dauki Bintun sa suka koma dajin da zama shiyake mata komai Wata irin kulawa Khalil yake bawa Bintu shakuwa da soyaya tasake shiga tsakanin su, Anga wata gobe ne sallah kowa sai murnan sallah yakeyi amma kuma banda Bushar da yanzu duk hankalin shi ya gama tashi komawa wajan Bokan sa yayi dan yaji mai yasa har yanzu Khalil bai fada rashin lapiya ba, Bokan yace ka kwantar da hankalin ka yanzu komai ya zo karhe kwanan zakaji kyakyawan labari dan haka kaje duk sanda wani labari mai dadi ya riske ka akan wannan mutumin sai kadawo gare ni haka Bushar yatafi badan zuciyar shi ta amin ta da hakan ba sai dan kawai babu yadda zai yi ne Yau take sallah kowa yayi wankan sallahn sa danzwa eid hakama mangaran Kaka da Alili sunyi kyau masha Allahu mangaran BAffah da Inna Jummai da yaran su Miro da kuma Hauwa suma sunyi kyau sosai masha Allahu gabaki daya sukatafi sallah eidi Bintu tayi matukar kyau sosai yayin da Khalil yake bayan ta dukan su sanye cikin fararan kaya sunyi matukar kyau suka tafi masallacin eidi Alhamdullh anyi sallah lapiya sai gaishe gashe akeyi yayin da Khalil ya dauki matar sa sukayi gidan Kaka suka masa barka da sallah daga nan kuma sukayi gidan Baffah shima haka babu laifi Inna Jummai ta sake musu sun ɗan samu tarba agun ta daga nan kuma sukayi gidan su wanda suka koma yanzu wannan dajin kenan, Suna shiga Khalil ya kama hannun ta yajawo ta jikin sa ya fara mata magana cikin kunuwan ta Rayuwa nada ma'anoni dayawa dogaro da yanda kowa yake fassara ta a gurina cikakkiyar ma'anar rayuwa shi ne samun haske da babu duhu a bayan sa haske ba irin na rana ba domin yana wucewa ba kuma irin na farin wata ba domin yana dishewa haske dai irin na halittar da ko baccin ta haske ne ba iya murmushin ta ko hasken idanuwan ta ba Barka da sallah sahiba ta Allahu ya maimai tamana insha Allahu idan muna cikin rayayu wata sallah tare da yaran mu zamuyi ina son ki matana Bintu bata masan abun ta zata masa ba dan yayi farin ciki kamar yadda yasaka ta kawai tafara sumbatar sa ta ko ta ina tun suna tsaye har suka fada kan gado daganan kuma sukashiga wata duniya nikuma na fita aɗakin Kusan awa guda na koma ɗakin gani nayi har sun sake wanka Bintu tafi to ta daura musu girki gidan ya cika da kamshi ga kuma kamshin furan ni sosai gidan yayi wani irin dadin zama wa masoya, Bayan Bintu tagama komai nata ne ta koma ɗakin ta fara bubbuka kafadan sa amma kuma taji shuru babu alamun mutsi magana tafara masa katashi muci abinci nagama komai amma kuma ina shuru duba fuskan sa tayi taga idanuwan sa sun kafe bakin sa na fitar da wani farin ruwa mai warin gaske ai salla ihu! Bintu tayi tana jijiga sa amma kuma Khalil ko motsi baiyi ba........... ___jijiga shi tafara yi tana masa magana akan yatashi amma kuma shuru babu alamun ma ya jita hankalin ta yatashi sosai tarasa yadda zatayi dan taga ya tashi amma kuma inaa shuru ne ai kuwa ta fashe da kuka mai cin rai da tashin hankali sai suru rai takeyi tana sumbatu tana fadin nashiga uku na ina zan saka kai na mai yake faruwa da miji na yanzu yana lapiya kalau amma kuma gashi nan babu alamun numfashi ajikin sa wayyo Allah na nabanu na lalace Allah kai ne gata na kashiga cikin lamarin wannan bawan naka kuka take sosai kamar babu gobe zama tayi a gurin bata ko iyace komai kukan ma yanzu ta dai na sai zuba masa idanuwan ta da tayi, A haka suka wuni tana zaune agaban sa ta zuba masa idanuwan ta tana kallon sa babu ko kiftawa rayuwa kenan kana naka shi kuma Allah ya kama nashi ɗazo fa Khalil lapiyan shi kalau har yana fadawa Bintu sa kamamai masu dadi amma kuma yanzu gashi nan shi kamar gawa akwance babu ko motsi atattare dashi oh Allah Alili tun ɗazo gaban sa sai faduwa yakeyi kamar dai wani mummunan abu yafara haka yake ji ajikin sa kuma gashi tare da Kaka lapiya kalau sai firan su sukeyi mikewa Alili yayi ya dubi Kaka yace "Kaka zan je na duba Khalil na jisa shuru kuma yace mun zai zo muje wani waje dan haka zan je na duba sa, da to kaka ya amsa masa shi kuma Alili yayi gidan khalil, sallahma ya ringayi acikin gidan amma kuma shuru babu wanda ya amsa masa dan haka ya kusa kan sa cikin gidan a tsakar gida ma yana ta sallama amma shuru tsoro ne yasake shiga cikin zuciyar sa kardai wani abu ya faru dasu dan haka ya yanke shawaran shiga cikin ɗakin ai kuwa yana shiga yagan su a kwance kamar babu rai ajikin su, gaban sa ne yayi mummuna faduwa yayin da yasake zuba musu idanuwan sa akan su dan ya kara tabbatarwa kan gadon drect ya nufa yafara duba Khalil idanuwan sa duk sun kafe yayin da kuma wani farin ruwa mai warin tsiya yana fitowa daga cikin bakin sa, araza ne Alili ya fara jijigashi amma kuma babu wani alamun motsi atattare dashi ari kice yayi kan Bintu dan ya dubata amma itama a sume yasa meta rasa yadda zaiyi yayai tashin hankali wanda ba asaka mata rana rayuwa kenan ai da gudu Alili ya fita agidan drect gida ya nufa dan yasanarwa Kakan sa cewa fah Garkuwan su da kuma Bintu baki dayan su sun mutu, a mungun firgece yashigo gidan sai sauke numfashi yakeyi yayin da kuma hawaye sai fita daga cikin idanuwan sa suke yi sai nuna hanya yakeyiwa Kaka yana sauke numfashi, Kaka kama hannun sa yayi ya zaunar dashi ya dauko ruwa ya kafa masa abaki sai da yashanye tass kafin Kaka ya dube sa ya fara magana to yanzu nutsu kamun bayani yadda zan fahimce ka kafadamun mai yake faruwa har kunce yadda zakuje din kai da Garkuwa mai ya faru acan din kadawo kana haki haka, fashewa da kuka Alili yayi yana furta gabaki dayan su sun mutu basu motsi basu numfashi sun tafi sun bar mu, kaka yace nifa ban fahimce abunda kake cewa ba kayi muna magana ta fahim ta waye suka mutu waye suka tafi suka barmu Alili da hawaye ya gama cika masa idanuwan sa sai zubowa suke kan kumatun sa ya furta "Kaka Garkuwan mu da shi da Bintu dukan su , sun mutu babu wanda nasa mu acikin su suna numfashi, Tashin hankali wanda ba'a saka masa rana Kaka yace kamar ya sun mutu bayan yanzu suka bar nan Allah sarki Kaka tsabar ruɗani ya matan ikon Allah akan bawan sa, Alili yace wallahi Kaka basu numfashi, Kaka bai tsaya sauraran suba yabar gun kai tsaye ya nufi gidan su Khalil yana tafiya yana hada hanya babu wani nutsuwa a jikin sa duk wanda ya kalli Kaka sai yasan yana cikim tashin hankali sosai, Alili yabi bayan sa, ____________A firgi ce Kaka ya shiga cikin gidan ko sallama babu kai tsaye ɗakin yayi ganin su a kwance ne yasa shi da fa bango yana jin jiri-jiri yana ɗiban kan sa idanuwan sa kuma sunyi jaa lokaci gudu tsayawa yayi dafe da bango kusan mintuna kafin yayi kan Khalil da yake kwance kamar gawa jijigashi ya shikayi yana ambaton sunan sa amma kuma ina babu alamun zai farka Kaka komawa yayi kan Bintu itama yafara jijigata shuru itama zama yayi yayi shuru ya zuba musu idanuwan sa da gabaki dayan su, sunyi jaa sosai ko kiftawa bayayi, Alili ne yashigo ɗakin ganin kakan sa yayi zaman dirshin yasa shi wani irin razana sosai zuciyar za sai bugawa takeyi kardai mutuwa sukayi dagaske, ganin kakan sa babu wani abun kirki dazai iya ne tunda yana cikin rudani yasashi tunkaran wajan mai gari dan yasanar masa abunda yake faruwa ko Allah zaisa yataimaka masu, Sauri-sauri har yana hadawa da gudun sa dan ya isa gurin mai gari shima kan sa Alilin karfin haline kawai amma zuciyar sa zafi take masa sosai, afigice ya isa gun mai gari sai sauk numfashi yakeyi na huci zama yayi ya fara zai yana masa duk abunda yake faruwa bayan mai gari ya gama saurara ne yasaka liman yayi masa jagora izuwa gidan Khalil din, liman da Alili suka dau hanya sai gidan Khalil yadda Alili ya tafi yabar Kaka haka sukazo suka samai sa a yadda yabar shi, liman ganin duk karfin zuciya irin na Kaka a irin wannan halin sai da jikin sa yayi sanyi mutum mai yarda da kaddara duk yadda tazo masa mutum min da yake fadawa mutum idan wani abu yasa mu bawa tofa tabbas wannan MUKADDARI NE GADA ALLAH amma yau shine a zaune haka, gyra zama liman yayi ya fara raira karatun alkur ani mai girma sosai yake karanta suratun bakara, a hankali-a hankali kuma kaka nutsuwa tafara shiga jikin sa ya fara sauke numfashi sai da nutsuwan sa ta dawo jikin sa kuma sai yafashe da kuka yana magana cikin kukan sa, "wannan yaron ya gara jarabawa a rayuwar sa shikam haka Allah ya kaddara masa naso wannan bawan Allah aje tunanin sa yadawo ya je wajan iyayan sa dan nasan suna matukar mukatar sa amma kuma haka Allah yatsara abun sa wannan yaron bazai koma cikin dangin saba, rayuwa kenan Allahu yajikan ka Allah yama rahama, liman ya amsa da amin yayi da Alili kum hawaye yagama wanke masa fuskan sa, Mikewa liman yayi ya nufi gun da Khalil yake yafara kokarin fara masa addu'an mamaci kafin kuma asalla ce sa akai sa gidansa nagaskiya kawai idanuwan sa ya sauka akan yatsan Khalil ya yake ta motsi yana ai kuwa da sauri yake furta bai mutu ba yanan da ran shi ai daga Kaka har Alili awani figice suka mike suka nufi gun Khalil suka fara jijigashi suna magana suna murmushi tare da sauke ajiyar zuciya duk da halin da Khalil din yake amma sunji dadin ganin shi yana raye wannan yayi matukar faran ta musa, Alili ya dube Kaka yace Kaka yakamata mukai sa asibiti Kaka ya dube sa yace "kana ganin wannan jinyar ta asibiti ne aa wannan jinyar bata asibiti bane daukan sa zamuyi muje gida amafara masa jinya har Allah yasa yasamu lapiya, A figice Baffah yashigo gidan yana ambaton sunan Bintu Bintu sai asanan Kaka ya tuno da Bintu datake kasa itama kamar wanda rai yayi halin sa, ai da sauri Kaka ya nufi gun da Bintu take ya dauko ruwa ya watsa mata a fuskan ta dagon ajiyar zuciya tasauke amma kuma idanuwan ta suna rufe bata bude ba ida dai fatan ta Allah yasa mafarki take, Baffah kanta yana nufa hawaye idanuwan sa yana jijigata akan ta tashi amma kuma Bintu idanuwan ta arufe suke gam, Kaka ne ya bada mumar ni akan su dauke su sukai sa gidan su haka kuma akayi gabaki dayan su suka dauki su sai gidan Kaka, Bayan ankai su Khalil gidan Kaka agashiga masa magani sosai amma kuma babu wani cigaba Bintu na batsa dantse wajan kula da mijin ta Alili da Kaka su suke kai Khalil toilet Bintu kuma ta masa wanka kullum Bintu ita take mamatsa jikin mijnta tare da masa addu'oi yau kimani wata guda kenan amma har yanzu babu wani jigaba mutanin kauyen guma kuma ko albaracin bakinsa yake fada akan jinyar Khalil yayin da Bushar yake cikin farin ciki da labari yasame sa har yafara shirye shiryen raba Khalil da Bintu da kawai yaga ya aure ta, Kaka yau da sassafe ya nufi daji dan nimo maganiwa Khalil duk maganin da yashafi na tsihiri sai ya nimo anyiwa Khalil amma kuma har yanzu abun daya ne shine babu wani cigaba a tafiya nimo magani, Kwanaki na tafiya lokaci kuma yana shudewa yau takama Khalil yana da wata uku akwance yayin da cikin Bintu kuma wata hudu da kwana uku jikn Khalil sai gaba-gaba yakeyi babu wani sauki a tattare dashi dan haka Kaka yasake shiga cikin wata duniyar tunani ganin yamuwar lapiyar Khalil, amma har yanzu shuru, Kaka yasamu Baffah da magana akan Bintu akan ko zata dawo gida ne tunda ba ita daya bane yanzu kuma tana shan wahala sosai, Baffah yace to muji ta bakin ta, haka kuwa akayi suka saka Bintu agaba da magana nan akan ko zata koma gidane dan ta huta saboda cikin jikin ta, ai kuwa Bintu ta fashe musu da kuka mai cin rai tana cewa ita fa abarta tayi jinyar mijin ta babu wani abunda zai sa arabata da mijin ta jin hakan ne yasa Kaka da Baffah suka barta suka kuma saka mata albarka, A hausa sukace dare ma hutun bawa amma kuma ban da kaka dan yanzu zaune yake yana tunanin maganin da baiyiwa Khalil ba tunini ya tsuguba ciki amma kuma har yanzu shuru babu wani abunda yasamu, tashi yayi yayi sallah bayan ya idar kuma ya fara zubo addu'a na samun lapiyawa wa Khalil yashafa ya kwanta, Cikin barcin kaka yayi mafarkin khalil yasamu lapiya sanadiyar wani ganyen bishiya afirgice kaka ya tashi duk zufa ta wanke masa fuskan sa zama yayi yana tunan mafarkin sa tabbas yasan wannan bishiyar amma kuma zuwa gun ta akwai hatsari sosai dan haka washigari da sa ssafe ya kira Alili da kuma Bintu bayan gabaki dayan su sun zauna yafara zaiyana musu duk mafarki n da yayi jiya da dare shuru yayi bayan yagama fada musu, Alili yace Kaka muna jin ka kuma kayi shuru Kaka ya gyra zaman sa kana ya dan numfasa ya daura dacewa wannan bishiyar akwai hatsari zuwa gunta Alili yace wata irin matsa kuma Kaka, kaka ya numfasa kana ya daura idanuwan sa akan Alili yace idan bazaka manta ba lokacin da zaku dauko bulala na fada muku akwai hatsari sosai a cikin wannan dajin har nake fada muku hanya uku ne daya wannan hanyar zallan mayu ne masu cin naman mutani, dayan hanyan kuma sai mace ce kawai zata iya bi to wannan bishiyar a cikin wannan hanyar take kuma kaga babu wata mace da zata iya bi, Bintu datake hawayen farin ciki tace kaka ni fah mai yasa bazan jeba bayan kuma mijina ne bashi da lapiya, Kaka ya dube ta yace Bintu bazaki iyaba saboda cikin da yake jikin ki kuma wannan dajin idan anshiga babu wagen baya duk wanda yashiga wannan hanyar tofa tabbas bazai waga bayan saba sabda mutuwa akeyi duk wanda ya waiga bayan sa dan haka ke bazakije ba, Fashewa da kuka Bintu tayi tana roko Kaka akan yabar ta taje dan babu wanda zai iya zuwa idan ba itaba dan haka dan Allah Kaka barni sosai Kaka yaji tausayin ta ya kuma numfasawa yace ni bazan ce komai ba sai naji tabakin mahaifin ki dan haka anjima zanje nasame sa dan gurin akwai hatsari sosai, da to Bintu ta amsa masa dan tasan Baffahn ta zai bar ta Kaka yace yasamu da Baffah da magana nan bayan sun gama gaisawa sai yasanar masa abunda yakawo sa kuma ya fada masa duk yadda sukayi daBintu bayan Baffah yagama sauraran sa sai ya numfasa kana yace ai nikam babu wata damuwa Allah yasa tafiyar ta yazamu silar warakan sa, Amin kaka yace kuma yaji dadin abunda Kaka ya fada masa bayan sun gama tattaunawa kuma suka yi sallama kai tsaye gida ya nufa yasanarwa Bintu duk abunda suka tattauna dan haka Bintu ta haushirin tafiya dan nimawa sahibin ta lapya......... Bintu tashirya tsaf dan zuwa wannan dajin dan nimowa mijin ta magani Kaka Alili sun mata fatan alkhairi da fatan nasara, Bintu nufar hanya tayi ita dayan ta ga ciki a jikin ta tana tafiya tana addu'a cikin zuciyar ta, Har Allah ya iso da ita lapiya hanyar da Kaka ya fada mata shi tayi tafiya take babu waye-waye kuma dama kaka ya fada mata bishiyar ita daya ce atskar dajin gabaki daya Bintu a tsorace take duk addu'an da yazo bakin ta shi takeyi a gida ma su kaka da Baffah sai addu'a suke matana masha Allahu Bintu tayi nasarar samun ganyan bishiyar kuma ta ciro sa, ta nufo gida kuma tadawo gida lpya tana zuwa kaka ya daddaka maganin yasaka cikin tukunya ya daura akan wuta ya dahu sosai ya hada masa ruwan wanka akayi masa wanka kuma akabashi yasa suka gyra masa kwanciya suna jiran ko Allah zai sa adace, Har kusan goma na dare Khalil bai farka ba haka Kaka da Alili sukayi sallamawa Bintu suka tafi ɗaki dan dare yayi sosai Bintu bar ci ne ya dauke ta kusan asuba Khalil ya fara bude idanuwan sa yana kara kallon cikin ɗakin Mimi yake furtawa a kasan makoshin sa kina ina kizo kimun magana ko zanji sanyi cikin zuciya ta, Mimi kinsan ina son ki ina son ki,kamar amafar ki Bintu taji muryan sahibin ta da saurin ta ta je gare sa tafara masa magana "Sadauki katashi? Mimi kitai maka mun abunda Khalil kawai yake fada Bintu fita tayi a ɗakin ta nufi ɗakin da su kaka suke ta sanar musu cewa Khalil fa ya farka ai kuwa da saurin su suka nufi ɗakin samun sa sukayi a zaune ya mike kaffamun sa, yana ganin su Kaka ya mika hanun nuwan sa wakaka alaman yazau gare sa, dasauri Kaka yashe kare sa ya kwantar da kan Khalil a kirjin sa magana Kaka yafara masa"ya jikin ka Allah yabaka lapiya, Khalil yadago fuskan sa daga kwancen da yake ya dauka akan Kaka yace "Kaka mai yasame ni" Kaka yace rashin lapiya kayi shine kajima akwance amma yanzu komai ya wuce tunda kasamu lapiya sosai Khalil yasake wantar da kansa akan Kaka yace Kaka ina Mimi, Bintu da hawaye ya cika idanuwan ta tazo wajan sa tace gani gani Sadauki gabaki dayan su suka kwanta akafadar Kaka rayuwa ta musu dadi kuma sunkara jinjinawa Bintu. .......Sosai kwanaki suke shudewa yayin da wata shakuwa tasake shiga tsakin ma aura ta biyu Khalil da Bintu yayin da cikin Bintu yanzu yana da wata shida aduniya, sosai Khalil yake kula da Bintun sa komai tare sukeyi Bushar sosai yashiga tashin hankali da yasamu labarin Khalil yasamu lapiya ransa sosai yaɓaci dan haka yasake sabon shiri akan Khalil Yau garin da zafi aka tashi Khalil ya dubi Bintu ya fara mata magana cikin sanyin jiki dan yau haka kawai yake jin sa wani iri kallon ta yayi yace zan fita Mimi amma zan dawo da wuri kuma ki kulamun da kanki gabaki daya yau jikina wani iri yake mun bana jin dadin jikina dan Alili ya matsamun dole na fito ne da bazan fito ba amma ina zuwa ina gama abunda zanyi zan dawo, Bintu ta ce babu komai Allah ya tsare mun kai ina son ka mijina sosai tamasa addu'a shikuma ya fita, Khalil yana cikin tafiya yaji ansha gaban sa tsayawa yayi yana kallon wanda suka shagaban sa har Khalil ya bude baki zaiyi magana kawai yaga Bushar a gaban sa, Bushar ya kalle sa ya sake kallon sa bai ce masa komai ba kuma bai furta komai ba kawai suka hau dukan sa da kota ina dukan sa suke babu gaggautawa wani katoton ice Busher ya dauka ya kwadawa Khalil a tsakiyar kansa, Wari razanana ihuu! Khalil yayi tare da nadi agun sumama me ganin baya motsi ne yasa gabaki dayan su sukabar gun Bintu tagama koman ta girkin ta tana jiran mijin ta amma kuma shuru babu shi babu alaman shi hakan ne yasa tafara tsoro sosai, Alili ya jira zuwan Khalil amma ganin baizoba sai ya hada komai nashi ya nufi gida yana cikin tafiya yaga muta ne da yawa sunkewaye wani waje haka yake tazuwa har ya isa gun ya fara tura mutani har yasamu ya kutsa kansa cikin gun idanuwan sa da gangan jikin sa ne sukashiga cikin rudani gani abunda suke gani kamar Garkuwa zuciyar sa bata gama yanke hukunci ba kawai ya tsinka muryan wani daga cikin mutanin yana cewa yauwa ga Alili nan Alili zubawa Khalil idanuwa yayi kamar babu gobe tabbas shine amma kuma waye ya masa duka har haka? kafadun sa wani aciki yataba yace yakamata mukai sa wajan Kakan ka dan zai iya rasa rayuwan sa, A zahirin gaskiya Alili suke gani amma kuma gangan jikin sa ne kawai a gun zuciyar sa ta jima da daina aiki, ganin Alili yatsaya ne yasa suka dauki Khalil suka nufi gun Kaka dashi wani bawan Allah ne a ciki ya kama hanun Alili suka bi bayan mutani da suka dauki Khalil din Kaka yana zaune a kofar gida sai yaka mutani sunyi kan sa a tunanin Kaka wani bashi da lapiya aka kawo masa shi dan haka ya meke ya shiga cikin gida ya bude ɗakin dake maganiwa mutani aka shigar dashi bayan sun kwantar da Khalil ne Kaka ya fara ko karin masa magani kawai idanuwan sa ya sauka akan Khalil tsayawa yayi cak yafara tunani amma kuma sai yaga tunani babu wani abunda zai masa kawai sai yafara addu'a yana kuma masa abunda yakamata tabbas wannan mutumin yana gani jarabawa saida kaka yama sa duk abunda yakamata bayan gabaki daya mutanin sunwatse kawai sai wannan mutumin da ya kama hanun Alili gabaki daya abunda yafaru ya fadawa Kaka suma sun gan sane kawai akwance babu numfashi ajikin sa, sosai Kaka ya masa godiya shi kuma ya musu sallama ya tafi abun sa Kaka kama hanun Alili yayi ya fara masa nasiha sosai kuma nasihar tashiga jikin sa, haka ya umar ce sa akan yaje yasanarwa Bintu kuma suzo tare bayan Alili yazo wajan Bintu sai da yafara mata nasiha da tunatar da ita akan duk wani abun da yasa mu bawan sa tabbas MUKADDARI NE DAGA ALLAH yamata nasiha sosai kafin yafaɗa mata abunda yafaru da Khalil abun mamaki Bintu cewa tayi Allahu yabashi lapiya haka tafi Alili Rayuwa kenan yau Khalil watan sa guda bai san yadda kan sa yake ba sosai cikin Bintu yayi girma sosai kuma hakan bai hanata kula da mijin taba Yau garin antashi da wani tashin hankali na mayu masu cinye naman mutani wanda suka shiga kauyen kunkar kusa da kauyen guma kuma gabaki daya sun gama da kauyen Kunkar sun tunkari kauyen Guma, yau tun safe Kaka yatafi daji dan nimowa Khalil magani Alili kuma ya ɗan fita kauye ya har gitse dan mayu nan sun shigo kauyen Guma sun fara daga farkon garin Dai-dai lokacin da Khalil ya fara bude idanuwan sa a hankali ware idanuwan sa yayi gabaki ɗaya a cikin ɗakin zubawa ɗakin idanuwan sa yayi yana kallon gun, bude bakin sa yayi yana furta MIMI MIMI MIMI kar ki mutu kibar ni a'a dan Allah kubar ta kar kuka she ta tashi yayi a firgice dai-dai lokacin kuma Bintu tashigo ɗakin da sauri tazo waja sa ta kama hannun sa tana masa magana "SADAUKI katashi? zuba mata idanuwan sa yayi yana kallon ta yana magana cikin zuciyar sa wannan kuma daga inaa haka sake kama hannun sa tayi tana kai hanun ta akan cikin ta tana cewa kaji yaron mu shima yana murna katashi dama kullum sai yayi kukan rashin ka, Wacece ke? nan ina ne ? mai nakeyi anan? gaban ƙirjin tane yabuga tashi ga cikin ruɗani amma hakan bai sa tayi shuru ba tace "matar kace Mimin ka kaga har da cikin ka ajiki na, mekewa Khalil yayi yace mata na ɗaya ce a duniya ita ce INJILA MIMINA bayan ita babu kowa banga je Bintu yayi ya fita a ɗakin ai da gudun ta Bintu tabi bayan sa ta rugume sa ta baya tana fadin dan Allah kar kabar ni wallahi ni matar kace kuma sahibar kace, bai bari ta karisa magana nan ba yawani ture ta ajikin sa yasa kafa yataka yatsan ta na hanu yana murzawa yana magana WALLAHI WALLAHI WALLAHI ko a hanya kika ganni kikace ni mijin ki ne kuma har da ciki jikin ki kuma wai nawa sai na kashe ki mtss yaja doguwar tsaki yabar gun baki daya, yabar Bintu tana furta "kar katafi kabar ni wallahi ina son ka, tana kuka sosai tana sumbatu, A haka Alili yazo ya same ta afirgice yashigo gidan yana haki yana furta Bintu kitashi mu gudu mayu masu cin naman mutani suna daf dashi gowa gidan nan kitashi ni zanyi kokarin na dauki Garkuwa mugudu, Bintu tace yatashi kuma yatafi, Alili yace wani irin yatashi kuma ya tafi ina yaje? gabaki daya abunda yafaru Bintu ta sanar masa, Alili zama yayi a gun zaman dishin ya fashe da kuka ya manta da mayu nan gabaki dayan su kuka suke, MAYYUN nan masu cin naman mutani ne suka shiga gidan ganin Bintu da Alili a wani hali yasa su suka kauce da dariya sukaye sukace mata da miji kukan baza mukashe kuba sai matar ka tahaifu zamu tsaka yaron agaban ku gafin mukashe ku............ _________________________________________ ALHMDULLAH ALHMDULLAH ALHMDULLLAH ANAN NAKAWO KARSHEN MUKADDARI NE DAGA ALLAH TAKUN FARKO SAI KUBIYON A TAKU NA BIYU TABBAS YANZU ZA'A SHIGA SARƘAƘIYA DA KUMA RUDIN KAUNA ZAKUJI YADDA KHALIL YA NUFA DA KUMA YADDA BINTU DA ALILI ZASUYI DA MAYYUN NAN DA KUMA WAYE INJILA A GUN KHALIL KUDAI KUBIYO NI DAN JIN LABARIN WANNAN YARINYAR DA TABUGAWA KHALIL MOTO SAI KUN BIYONI ZAKUJI BY SUHAIMA ABUBAKAR SHEHU +2349168176464