www.sufinovels.com www.sufinovels.com 🌑 DUHU..🌑 ( *sark'akiya*) ©️HWA *SLIMZY*✍🏻 Daga Marubuciyar:- 🦎 *K'ADANGARUWA*🦎 *WANAN LITTAFIN NA KUDI NE AKAN NAIRA 300 KACAL VIP MASU BUKATAR A TURA MUSU TA PRIVATE 1000 DOMIN MALLAKAR WANAN LITTAFI TURA KUDINKI TA WANAN ACCOUNT DIN* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *3126584401* *FIDDAUSI MUSA* *FIRST BANK* *SHAIDAR BIYAN KUDI TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KI TURA KATIN MTN TA NUMBER* *GA MASU BUKATAR TALLA SU TUNTUBI WANAN NUMBER 07042277401* *7* cikin tsananin tsoro da furgici narjisu ke kallon yadda Abraham yake rikida amma be hanata dakewa ba saidai daka kalli kwayar idanuwanta zaka hango tsananin tsoro,ya sake daka mata tsawa yace "ina kikaje da husnah yau?kim fita da ita ko baki fita da itaba"Yana maganar hayaki na fita a bakinsa ta murguda baki yana nunata da yatsa yacev"zaki fadamun ko saina gana miki azaba'ya matso kuda da ita ta hade da jikin nango fuskarsa tamkar dodo idanuwansa sun firfito manya manya,narjisu ta numfasa tace"au ta nan zaka bullo?saboda kaga ance saika aureni shine zakayimun sharrin ina fita da husnah?bayan ni banfita ko ina da itaba inacan gefen kogin maliya tare da kawata ka tambayi ubaida kaji"ya tsareta da ido sai kawai ta fashe da kuka tana fadin "bawani abu bane yasa kake hakan saboda kada ka aureni ne kakeson kirkiro laifi ka doramun"ta gifta ta gefensa ta wucesa baki bude cike da bacin rai tana wucesa ta share hawayenta tayi murmushin mugunta tace "haka kawai ka dauko yarinya cikin jinsin mutane ka kawota cikin mu kadau soyayyar duniya ka dora Mata ko tausayin yadda nake tsananin kaunarka bakayi,da sannu zan rabata da wanan duniyar in maidata rayuwa cikin yan uwanta mutane "tafe take tana magana ita daya a bayanta taji ance "ke kuma lafiyanki kike tafiya kina magana ke kadai narjisu kamar zautacciya kardai soyayyar Abraham ta zautar dake"ta juya goggo kande ce yar tsohuwa yayar iyayenta tana rike da sanda da kayan saki farare a jikinta a yadda narjisu ke ganinta tace "ban zauceba shine nake gab da zautar dashi dan kiris ya rage in rabashi da abinda yakeso "goggo kande ta kada kai tace "lallai yaro baisan wuta ba sai ya taka ina mai shawartarki kibi Abraham a sannu kafin ya kasheki kinsan karamin aikinsa ne"suna cikin magana yazo cikin iska ya wucesu tsabar yadda yakeda karfin iska daga narjisu har goggo kande saida suka kusa kaiwa kasa narjisu darajar kurucciya yasa da karfin tata iskar narjisu na ganin haka tayi sama ta bace goggo kande ta girgiza kai,..... www.sufinovels.com bankada kofar Abraham yayi husnah ta zabura ganinsa yasa ta dafe kirjinta dake bugawa tace "lafiya?meyafaru kaji yadda ka bani tsoro"kallonta kawai yakeyi yanaso ya gani gaskiyar lamarin amma ya kasa dabara ce ta fado masa sai kawai yayi murmushi ya bude hannuwansa ta taho ta fada jikinsa ya rungumeta sosai ya fara shafata ta ko ina tana zullewa ya rukota "husnah ya kike zillewa ko bakiso ne"shaawarsa ta gama mamaye sassan jikinta dakyar ta motsa bakinta a wahale tace "kaine.....har yajzun ka kasa kashemun kishin ruwan dake damuna saidai ka kunna ni kabarni haka"cikin shagwaba tayi maganar ya lumshe ido yana kasar wuyanta ya zuge zip dim rigar jikinta yayi kasa da ita sakamakon husnah batasa brezia nan breast dinta suka bayyana a tsaitsaye runtse idanuwansa yayi ya dora bakinsa akan breast dinta ya fara tsotsa cikin wani irin salo yana shafa cibiyarta a hankali take taji wani abu ha zubowa a gabanta ta kwantar da ita a gado yana shafata har baya ji yayi ta jike ya dago fuskarsa data sharbe da gumi yana kallon yadda ta rufe ido alamu sun nuna tana jin dadi yace...."kinsan me?"a wahalce ta amsa da murya a dakushe "saima fada"...ya furzar da iska yana shafa mararta yace "ji nakeyi a jikina kamar kinci amanata kamar kin fita baki tambayeni ba"shiru tayi saboda tsananin shaawarsa da take diki dikda haka baisa tayi barin bakiba taki magana yace "bakijina ne?"can kasan makoshi tace "ina jinka"ta dago kansa ta dora aman nipples dinta ya cigaba da tsotsa tana shafa kansa da gashinsa a Ransa yasan tanaso ya kusanceta saidai bayaso ya kusanceta yanzun bayaso yasanta ya mace sai ranan datasan shi aljani ne haka yake tsotsom nononta Yana wasa da nipple dinta wani dadi na ratsata a haka taji wani ruwa na zuba mata haka jikinta ya saki alamar tayi releasing gami yayi ta baje tana bacci ya girgiza kai kawai ya fita sashen iyayensa ya nufa..... ****** muneeba cikin tsananin farin ciki take labartawa ummahnta da anty sadiya wadanda suka zauna suka mummike kafafu tana labarta musu "ummah lallai boka nakan tudu ya iya aiki ko kinsam cewa ya yaseer ya mance da wata husnah?sanan karkuso kuga soyayya da tarairayar da ya rinka Nuna mun hatta wanka tare mukayi"ta karasa maganar tana rufe fuska ummahnta tace "ja'ira ki bude mana ki cigaba da labarta mana kawai dai kice kin mallake yaseer aiki yaci "muneeba ta gyara zama tace "aiki kam yaci ko yanzun husnah ta dawo na tabbatar ya mance da ita dan ko sunanta baya son ji bema Santa ba"ummahnta ta hura hanci ta numfasa tace "dakyau.....kinji kamshi cikin kitchen dina ko?"muneeba ta waiga ta Shaki wani kamshi tayi murmushi tace "kai ummah yanxun Pepe soup dim kaza kikeyi a daki saboda karkisa masu aiki gaskiya a zubomin nawa"ummahn ta kyalkyale da dariya tace "na alhaji badamasi ne mahaifin husnah yau zanbashi yaci yanaci aikin gama ya gama zai aureni sai yadda nayi dashi kuma waccen bakar dagar uwar husnah korata zamuyi daga gidan nan ta koma ruga"suka kwashe da dariya sadiyya kanwar ummah tace "ai saidai ta bazama cikin gari aikatau wa gareta kin mance yan gudun hijira ne batasan inda iyayenta sukeba alhaji badamasi shine uwarta da ubanta"suka kwashe da dariya kwankwasa kofar dakin akayi ummah ta daure fuska tace "shigo"mairo ce daya daga cikin masu aikin gidan kuma mai hidimar momy ta shigo ta tsugunna ummah tace "lafiya?"mairo ta sadda kanta kasa tace "dama abincin dare ne aka dora ko kina bukatar wani abu ne?"ummah a fusace tace "mai gidan ta Baku umarni meye na wani zuwa ku tambayeni kin kwaso kafa dik kauje kinzo bacemun daga gani nakusa zuwa inda zanyi maganinku da zarar na auri mai gidan"bakin ummah ya subuce mairo ta zaro ido tana kallon ummah ta mike jiki babu kwari ta fice mairo makalewa tayi a jikin kofa, ummah tace"ai inada maganinta bari kiga maganin boka zan sa Mata kanta ya kwarkwance yadda dole alhaji zai aureni"mairo ta girgiza kai taji abinda ummah tace ta kudura a ranta bazata bari ba......dakin momy ta nufa ta hadu da hafeez da yaseer nan hafeez yayiwa momy sallama suka juya yaseer ya tafi rakashi mairo tsaye jikin kofa tana kallon momy zaune da yar takardar adduoi tanayi tausayin momy ya kamata ji takeyi kamar ta shiga ta sanar da ita abinda ake shirya Mata..... a jikin mota yaseer yace "dan fitomin da hoton budurwar taka da tunda kazo kakemun zancenta yaki karewa"hafeez yayi murmushi yaseer ya Sosa masa inda yake masa kaikayi yaseer ya karba ya tsare hoton husnah da ido ko kiftawa bayayi hafeez ya warce wayarsa yace "karka kallemun mata"murmushi yaseer yayi saidai gababsa daya tsananta faduwa ganin wanan hoto ya girgiza Shi amma ya rasa dalili yacewa hafeez "a ina to take kuma ya sunabta?"hafeez ya dafe kai yave "kaga bantambayi sunanta ba Amma da alama fulanine gobe zani inda nagansu ko zan ganta"yaseer yayi murmushi ya jinjina kai yace "ashe bararo ce"hafeez ya hade rai Yana kokarin shiga mota yace "bansom iskanci mtsww"ya tada motaraa yayi horn mai gadi ya wangale gate dim gidan yaseer yana daga masa hannu,juyawa yayi sukai karo da muneeba cikij kissa ta kashe masa ido shima ya Rama ya rukota ta narke masa a jiki kamshin turarenta ya bugu hancinsa ciccibarta yayi cakk ya dauketa ya nufi sashensu tana zuba masa shagwaba yana kara macewa akanta bai direta ko inaba sai kam doguwar kujera tanata kyalkyala dariya ganin yadda yake numfarfashi tace "inada nauyi ko?"ya kada kai yace "ko kinada nauyim ma banjisa ba"ya zare jallabiyarsa yana kokarin hayewa kanta a kujera ta goce ya fadi ta soma dariya "sweett kasan mai kake shirin yi kuwa?"yace "kamshin jikinki nakeso in shaka a fada mum sirrin kuma inaso in tsotsi madara"ta lumshe ido ya haye kanta ta wani bankare masa kirjinta Yana sunsunawa..... ***** bayan salkar isha'i daddy zaune yana kallon labarai a babban parlor gefe mahaifiyar husnah ce zaune da abaya a jikinta sai kamshi parlorn keyi yace "ah ah nifa wanan kanshin turaren naki meye surrin"murmushi irin na manya tayi zata bashi amsa ummahn muneeba ta kunno kai da yar Kula a hannunta ganinsa da momy saida ta girgiza ta cije ta kirkiro murmushi momy kuwa sakin baki tayi ganin yadda rabi ke shisshigewa alhaji tunda tayi nasarar da alhaji ya aurawa muneeba yaseer shikenan yace "ah ah hajiya Rabi ce daddaren nan baki bacci ba?"ta tsugunna cikin kissa da karairaya tace "barka da hutawa daddyn Yara"yadda ta kashe murya yabawa momy tsoro shiko daddy washe baki yayi yace " barkadai rabi ya gidan ya motsinsu yaseer"tace "lafiya kalau dazun ai suna nan shida muneeba wajen momynsu"ta nuna momy dake zaune galala mamaki da al'ajabi ya kasheta tace "ga wanan jiya da mukaje kauye gaishe gaishe aka bani zabo to nasan dai bazaka rasa son naman zabo ba"daddy yace "kwarai kuwa kin kyauta"momy wani abu taji ya tsaya mata a makoshi ya tokare hajiya rabi ta mika masa ya karba kamshi ya cika parlorn daya bude yace "nagode"ta mike daga tsugunne tace "saida safe"yace "mukwana lafiya"ta wuce dady ya dubi momy yace"bismillah zo muci"momy ta hada rai tace "kadai da aka kawowa kaci"daddy ya dauki cinya daya ya yaga ya soma ci wani dadi ne ya ratsashi daga tsakiyar kansa zuwa tafin kafarsa ci yakeyi sosai hajiya rabi na Labe a jikin labule farin ciki ya lullubeta shikenan ta gama da alhaji badamasi dadi kamar ta taka rawa momy kuwa na hangenta a labe a jikin labule ta mike fuuuuy cike da kishi ta barshi nan.... ******** hafeez kuwa fitowarsa daga wanka kenan karamar kanwarsa budurwa tayi sallama da tray din breakfast dinsa tace "yaya hafeez yau da wuri zaka fita kenan"ya gyada mata kai a ransa yace yau da wuri zani wajen nan dan na tabbatar zanga kyakkyawar yarinyar nan inaso insam sunanta da gidansu a zahiri yace mata "ehh ana jirana a office"ta kada kai ta fice ya bude wardrobe ya ciro kaya yau ma kananan kaya ya ciro bakin jeans da farar riga ta yan kwallo yasa ya dau hularsa picap ya sa ya zauna ya bude flask din sama sama yaci dankalin da Pepe soup din yasha tea ya fito ya samu ummahnsa da kanwarsa suna breakfast Zai fice ummah cikin tsokana tace "baa nunamin hoton sarakuwar tawa ba"yayi dariya yace "zaki ganta daukota zanyi in kawo miki ita ummah har gida yabzun ma sauri nakeyi zani office zanje in ganta"ya fice tace "Allah ya tsare ta girgiza kai tana murmushi ,hafeez allah allah yakeyi ya isa wajen daya gansu jiya yanaso ya ganta kwana yayi Yana mafarkinta Yana isa wajen yana bin ko ina da kallo bai gantaba gabansa ya fadi kardai sunzo sun tafi...... ******* narjisu yau ma tana shiga ta tarar da husnah tsaye tayi saurin rukota "yauwa dama ke nake jira kinsan har mafarkin wajen nan nakeyi inda mukaje wallahi nakosa yau ma can zamu"narjisu ta kada mata kai "ehh can zamu amma ina fatan baki fadawa mijinki ba mun fita munje wata duniyar ba"husnah tadan razana "wata duniyar dama mukaje ba anguwa ba?"narjisu tasamu yadda takeso tace "ehh wanan duniyar itace duniyar mutane nan inda kike duniyar mu ce jinn"husnah tayi shiru bata ganeba bata kumaso ta gane cikin kosawa tace "to muje"suka fito ba kowa yau kasantuwar rana tayi dik suna bacci suka fice tana waige waige tayiwa husnah umarnin ta rufe ido kamar jiya suka lula wata duniyar, hafeez na zaune akan mota kamar an tabashi ya waiga yayi tozali da husnah yau kayan jikinta sun matukar burgesa sosai har ya kasa dauke idanuwansa daga gareta yau zaiji sunanta zai kumasan wacece a ina suke ya diro daga kan mota ya nufi inda suke tsaye tanata faraa.... www.sufinovels.com daddy ya shirya tsaf momyn husnah ta rakosa ya tsaya tace "lafiya?"yayi murmushi ya gyara hula "hajiya rabi zaki kiramun bamu gaisa ba"momy tace "dama kun saba gaiswwa ne kafin ka fita?"saiga hajiya rabi kamar daga sama taga irin kallon da daddy keyi mata ya tabbatar mata da tarkomta ya kama kurciya.... karer kugiya Abraham yaji dajin yana wani irin sauti da kara wata iska na kad'awa haka kawai yaji zai koma gida jikinsa ya basa akwai matsala ya bude hannuwansa wani abu mai haske kamar hayaki yana fitowa ya haska dakin husnah daga ciki. dajin dayake Bai ganta ba ya haska kan gadonta da tafin hammunsa bai ganta ba ya haske cikin gidan baiganta ba babu ita babu narjisu..... FREE PAGES NA GAB DA KAREWA A HANZARTA A BIYA 300 DON JIN YADDA TAFIYAR NAN ZATA CIGABA SHIN HUSNA ZATA DAWO DUNIYAR MUTANE?.....YA TURKA TURKA ABRAHAM ZATA KASANCE YA YASEER ZAI TUNO HUSNA MATARSA CE?...... *SLIMZY*✍🏻 🌑 *DUHU....*🌑 ( *sark'akiya*) ©️HWA *SLIMZY*✍🏻 Wattpad slimzy33 Daga Marubuciyar:- 🦎 *K'ADANGARUWA*🦎 *WANAN LITTAFIN NA KUDI NE AKAN NAIRA 300 KACAL VIP MASU BUKATAR A TURA MUSU TA PRIVATE 1000 DOMIN MALLAKAR WANAN LITTAFI TURA KUDINKI TA WANAN ACCOUNT DIN* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *3126584401* *FIDDAUSI MUSA* *FIRST BANK* *SHAIDAR BIYAN KUDI TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KI TURA KATIN MTN TA NUMBER* *GA MASU BUKATAR TALLA SU TUNTUBI WANAN NUMBER 07042277401* *8* narjisu ta gefen idanuwanta taga hafeez ya tunkaro su murmushi tayi tasan tabbas zaizo nemansu domin ta lura da irin kallon da yakeyiwa husnah jiya hakan yasa narjisu ta taba husnah daketa kalle kalle husnah ta juyo da sauri tace "naam iyyee menene"ta galla mata harara tace "ki natsu nafada miki saura kuma wanan idan yazo ya mana magana kiyi irin na jiya"husnah tsoro yadan kamata tace "umm narjisu inyi masa magana kikace kinsanfa inada aure kuma Abraham"narjisu tadan mata tsawa tace "saime fada masa zaki aiba cewa zaiyi yana sonkiba ai abota zaayi dashi ko kinga duniyarsu ce in mukai abota dashi zai kara nuna mana wurare"husnah najin zaa sake nuna wurin dayafi nan ta amince dai dai nan ya karaso fuskarsa dauke da murmushi yana kad'a makullin mota yacev"Assalamu alaikum yan mata sannunku dai fulanine ko hausawa"yace cikin sigar zolaya husnah bata gane mai yake nufiba dan batasan wani fulani da hausa ba tace a sanyaye muryarta mai dadin sauraro mai kamada sarewa bata bude baki sosai idan zatayi magana amma ko yaya tayi magana muryarta na dukan zukatan maza balle mata tace "Ameen waalaikumussalam"... hafeez yaji wata murya data daki zucuyarsa saida yayi shock na minti daya husnah saida ta kara kallonsa da fararen idanuwanta ido cikin ido yaji wani abu ya daki zucuyarsa sanan ya tuna da yayi sallama an amsa yacev"tabarakalla.....lallai Allah ya hore miki murya wanan muryar taki ai idan ina sauraronta babu abinda zan iya tabukawa"husnah itadai gabanta na faduwa d'arr d'arrr takeji tayi kasa da murya yadda baxaijiba tacewa narjisu '"inajin tsoro"narjisu ta tsunguleta tace "to aiko bazan sake fita dake ba"ta daga murya cikin sigar shagwaba tace "yi hakuri nadaina zaki rinka fita dani"yau ma hafeez wayarsa ya ciro ya saita camera akan husnah sosai shagwabarta da wawtarta kw burgesa yacewa narjisu "halan ke yayarta ce ko?"narjisu ta daga masa kai yace 'ya sunan naku?"narjisu ta danyi ya'ke tace"sunanta Asmau.....ni kuma sunana"sai tayi shiru ta kasa fadan narjisu dan ta tabbatar a jinsunsu na aljanu kawai ake samun wanan sunan sai kawai ta share,ganin ta share ya jinjina kai abinda yake bukata kenan yasan sunan waccen kyakkyawar yarinyar ya sake jeho musu tambaya yace "muje tacan mudan taka Naga kamar baki ne in nuna muku wurare"ba musu suke tafiya yace "ku yan wani gari ne maana a ina kuke zama?"damm gaban narjisu ya fadi tayi shiru batace komiba husnah a tsorace tace "narjisu nidai mukoma duniyarmu mu koma kar"narjisu ta tsunguleta dan tasan sunan Abraham zata www.sufinovels.com kira hafeez ya maimaita a ransa yace narjisu?....sai kace sunan aljanu a zahiri kuma yace "ku koma duniyarku?akwai wata duniya ne bayan wanan?ai babu wata duniyar bayan wanan da duka muke ciki aljanu da mutane muke rayuwa....da sauri husnah ta kallesa tace "su waye aljanu su waye mutane su waye jinsi"hafeez ya kyalkyale da dariya Yana kallonta yana dariya wawtarta tayi yawa tayaya zatace batasan aljanu ba?.....wata irin kara kamar zubewar kaca narjisu taji ta girgiza ta waiga hajiya babba ta gani a kidime tace "narjisu akwai matsala najiyo sautin tafiyar Abraham yanzun haka a cikin daji najiyo tahowar iskarsa kiyi yadda zakiyi ku isa kafin ya rugaku"tana gama fadi tayi sama husnah ta hango tashin hankali wajen narjisu ta taba narjisu tana tambayarta da ido narjisu ta kalli hafeez tacev"zamu tafi amma nasan sai an kwana biyu zaka ganmu ana jiranmu yan uwanmu zamu koma ruga zamu dawo zankawo maka ita kawowa na harabada"yayi dariya dikta rude gashi bai gaji da kallon husnah ba baigaji da ganin Asmau ba dikda taki sakin jiki dashi ta fuzgi hannun husna gudu gudu sauri sauri yake kallonsu mamakine ya kashesa da baisan bacewarsu ba...... isaka ce take tashi a cikin gidan ilahirin jamaar gidan ganin yadda bishiroyi ke karyewa sunsan Abraham ya taho cikin fushi mahaifiyarsa gaba daya hankalinta ya tashi garin ne ya shiga sauyawa yana wani irin DUHU suna jiyo sautin takun kafafuwansa kamar kasa zata tsage dik wani ahalin jinn na gidan saida ya tsorata narjisu dibbbb suka dura a kofar gidan saidai yadda iska ke neman kwasarsu dik yadda taso tayi siddabarunta ta kasa Bude kacar daya rufe gidan da ita daga nesa husnah take hangensa yau baa mota ya dawoba gabanta ya fadi Irin kallon da yayi mata yasa taji kamar ta saki fitsari narjisu kuwa dauke kai tayi cikin rashin tsoro tace"sannu da zuwa yaya Abraham"bai amsaba sai cafkar hannun husnah da yayi suka shige gidan narjisu tabi bayansu dukkansu sun furgita da ganin Abraham rike da hannun husbah narjisu na biye dasu....mahaifiyar Abraham wani mawuyacin miyau ta hadiye to yaushe husnah ta fita gidan kuma waye ya fitar da ita?babu wanda zaiyi wanan aikin sai narjisu, zuhraliyya ta tsorata kanwarsa ganin yayi sashensu da ita narjisu kuwa wajen mahaifiyarta ta wuce tace "maamah wallahi nadade da sanin yaya narjis na fita da Anty husnah saboda jiya ma naga dawowarsu"ajiyar zuciya mahaifiyar Abraham tayi cikin zuciyarta tana adduar Allah ya yayyafawa wanan masifar ruwan sanyi..... Husnah kuwa suna shiga sashensu ya wancakalar da ita gefe Daya ta fadi kasa ta dago cikin tsoro da mamaki ganin yadda idanuwan Abraham suka canja ya furgitata sosai sai kawai ta soma hawaye gumi kawai yakeyi jijiyoyin kansa dik sun fito fuskarsa tayi jajir kokarin danne fushinsa yakeyi dan yasan zai iya rikida ya koma wata halittar ganin tana hawaye yasa yaji zuciyarsa nason karaya kauda kansa yayi cikin tsananin bakin ciki a kufule yace "ina kukaje husnah?"yana kallon gefe daya yake tambayarta ta fashe da kuka tace "babu inda mukaje kawai mun fita wajene" "karya kikeyi!!!!!"cikin tsawa da daga murya yace tayi saurin toshe kunnuwanta yadda tsawarsa ke barazana da tarwatsa mata kwakwalwa ya juyo yaga yadda take gumi ya tako a hankaki ya tsaya a gabanta yace "husnah yaushe kika koyimin karya ?waye ya koya miki karya husnah?ashe dama zakici amanata bansaniba?"ta girgiza kai tana kuka cikin tsananin soyayyarsa tace "kayi hakuri banci Amanarka ba"ya girgiza kai ya durkushe yace "kinci amanata tunda kika ketare umarnina kika fita husnah gashi kuma kinki fadamun gaskiya"ta mike ta fada bayansa ta rungumesa tana kuka tana fadin "kayi hakuri bamuje ko inaba waje kawai muka fita"gabansa na faduwa yadda yakejinta a bayansa ya juyo da ita ya rungumeta yana bubbuga bayanta baisan lokacin daya soma hawayeba saboda yadda yake matukar kaunarta yace"husnah kin dauko hanyar da zai kawo matsala a tare damu nidake kin dauko hanyar da sirrin da nake boye miki shekara da shekaru zai bayyana,matukar kika sake fita na tabbatar inaji a jikina matsala zata faru da dani dake dik zamusha wahala ko kin daina sona ne?"ya dago fuskarta ganin yana hawaye yasa ta sake burkicewa tana danasanin abinda ta aikata saidai zuciyarta ta kwadaitu da wanan duniyar ya dace ta sanar dashi hakan mai zai hana subar nan su koma can?ya tsareta da ido cikin zuciyarsa yace akwai abinda kike boyemun husnah nasan ko menene amma lokaci yayi da zakisan nidin ba mutum bane face aljan nasan zaki kaunaceni a haka saboda nayi nasara yadda nake hangen soyayyata da kaunata cikin zuciyarki ya rungumeta sosai ta makalkale a jikinsa tana sauke ajiyar zuciya ya rinka lallashinta wani irin faduwar gaba yake ciki..... dakyar ya janye jikinsa yayi murmushi ganin hakan yasa ta sauke sassanyar ajiyar zuciya yace "ina zuwa"kafin ta amsa masa ya fice cikin sauri..... "narjisu!narjisu!!narjisu!!"yake kira cikin wata irin murya ya tsaya a tsakiyar filin daya kasance sashensu ne nan da nan suka firfito hardasu juraid mahaifiyarsa ce tayi saurin taryarsa ganin yadda jikinsa ke rawa cikin wani irin kamanni mai ban tsoro ya tsaya a gabansu "ina gargadi da babbar murya a dik inda kike kina jina kisani kindauki hanyar da zan rabaki da ranki kin dau hanyar da zan batar dake gabaki daya idan kuma kince karyane karki fasa" "idan kafasa azabtar da narjisu ka raina Allahn daya halicceka Abraham akan meyasa kake wanan ikirarin saboda kaga ana tsoronka ka dade kayi dik abinda zakayi"....ya juyo yacev"keeeeeeew"Yana nunata da yatsansa mahaifiyar narjisu ce ke tsate rike da kwankwaso sai huci takeyi, dukkansuxa tsorace suke ganin yadda jikinsa ke sauyawa idanuwansa suka koma ruwan roka narjisu ce ta fiti daga Inda take tana masa wani kallo cike da rashin kunya kanta yayi yaji an fuzgosa yana juyowa yaga mahaifinsa yace "idan ka kuskura ka aikata abinda kake shirinyi to ya zama dole waccen bil'adamar ta bar mana gida ta bar mana duniyar mu" Abraham cikin fushi yace "idan zatabar nan toko tabbas kusani tare dani zatabari zakuma ku rasani harabada"ya wuce cikin fushi zuhraliyya kuka take tana fadin "mamah dan Allah ki hanasa naga ya fita banaso su tafi su barmu yaya Abraham yayi fushi zai iya aikata dik abinda yayi niyya"bacewa mahaifiyarsa tayi ta nufi sashensa ganin bakowa sai husnah zaune tasan ya tafi daji bishiyar da yake zuwa ta kurawa husnah ido tana zaune tayi tagumi wata tsanarta taji ta darsu cikin zuciyarta akanta Abraham ke wanan tsiyar to tasan maganinta ta bace ..... husnah tagumi tayi tayi zurfi cikin tunani gaskiya bazata iya rayuwa a cikin wadanda basa Sonta ba dolema Abraham yazo ya dauketa su tafi can inda suke zuwa da narjisu,hafeez ne ya fado mata a rai gabanta ya fadi tayi masa tambaya yana shirin bata amsa kuma suka taho,ta turo baki gaba tayi shiru ta hada rai tayi kicin kicin da fuska narjisu ce ta bayyana a gabanta cikin suffar aljanu narjisu wani kallo takewa husnah ta tabbatar zucuyarta ta tsunduma son komawa cikin halittarta tasan abinda zatayi....daga hannuwanta tayi ta watsa nan da nan husnah ta zabura cikin tsananin tsoro take bin ko ina da kallo kalar dakin ta sauya sai juyawa yakeyi a gabanta fitulun dakin ake kunnawa ana kashewa tanajin wani sauti ummmm ummmmm muuuuyyyyy mai ban tsoro ta mike jikinta na rawa ji tayi jiri na dibarta ganin bishiyoyi sa wasu halittu masu dogon wuya suna wucewa ta gabanta ihu ta shigayi tana fadin "Abraham!!!!!!"ta dora hannu akai ta yanke jiki ta Fadi jiyo sautin takun Abraham natahowa alamun yaji ihun husnah narjisu ta bace.... a kasa ya ganta warwas idanuwanta a rufe ya ciccibeta ya rungume "husnah husnah "yake kiran sunanta yana girgizata bata motsa ba bude baki yayi ya fesa mata wani ruwa fari karrree daga bakinsa ta bude ido ganinta rungume a jikinsa ta sake kankamesa tana fadin "nidai nagaji da nan Abraham tsoro nakeji akwai duniyar datafi wanan dadi mutafi wai shin bakace zamubar nan ba"galala ya saki baki yana kallonta hasashensa ya tabbata ya hadiyi wani mawuyacin miyau ganin rikici Karara a idon husnah ya tallabota yace "Ina kikeso muje"ta fashe da kuka 'idan bazamuje inda kace zamuba to ka kaimu wara duniyar mana ba akwai duniyar mutane ba"dammm gabansa ya fadi jikinsa ya kama rawa ya kalleta wani abu daga cikin idanuwansa suka fito suka Shiga jikinta bata sake motsawa ba bacci ya dauketa yana rungume da ita yana kallonta zuhraliyya ce ta bayyana a gabansa tace "yaya sharrin Narjisu ne nadade da sanin shirinta akan Anty husnah kuma tanada magoya baya karka kyaleta ka batar da ita ka daddaureta kayi mata azaba"ya jinjina kai kawai ya soma kuka mai ciwo..... ****** daddy na zaune ya kasa sukuni tun dawowarsa yake parlor momy batasan shigowarsa ba muryarsa taji yana kwalawa hajiya rabi kira "hajiya rabi!!"hajiya rabi daga labe a sashen ta jiyo kiransa dama ta shirya dan tasan tunda yaci naman nan baida sukuni momy ta shigo parlorn tacev"dama ka dawo daddy"baiko kalleta ba yace "ehh nadawo tun tuni ina nan zaune bansan yawan magana yasa"taji wani yarrrrr ta kalli fuskarsa babu yabo ba fallasa tacev"naji kana kiran hajiya rabi kanada wata bukata ne ayi maka"hajiya rabi ce tayi sallama parlorn tadau kwalliya ta kashe dauri "Assalamu alaikum barka da dawowa daddyn yara naji kamar kana kirana"yayi murmushi "ehh nadawo ne bangankiba bakizo kinyimun sannu da zuwa ba shiyasa"murmushi tayi tace "banji shigowarka bane "ya nuna mata geefen kujera yacev"zauna nan "ta nemi waje ta zauna momy na tsaye cike da mamaki da al'ajabi ta kalli hajiya rabi, itama kallonta tayi wani irin murmushi tayi mata mai cike da mugunta da kissa momy ta jinjina kai, yaseer ne da muneeba sukai sallamah ummah muneeba ta washe baki daddy yace "ah ah kune tafe daddaren nan yaseer ina zuwa?"yaseer ya tsugunna kansa kasa yace "barka da dare daddy" "barka dai yaseer kaida iyalin naka ne"yaseer ya amsa da "ehh"daddy yace "Masha Allah zama yayi kyau naji dadin biyayya da kayimun na auren muneeba dikda akwai auren husnah a tare dakai" yaseer yace "wai daddy wacece husnah ne naga anatamun maganarta ni babu wata husnah muneeba ce matata"daddy yayi dariya bai kawo komiba ya kalli momy dake tsaye mamaki ya kasheta yace "kinji ja'irin yaro auren muneeba ya mance da husnah yana tambayar wacece to matarka ce husnah ko yanzun tazo akwai aurenta akanka"yaseer ya hada rai zaiyi magana hajiya rabi ta karbe "daddy yanzun ai bamuda tabbacin ganin husnah tunda tun tuni husnah tabarmu tun shekara biyu sabida sakaci irin na uwarta data barta tana wasa da yamma ta fice shikenan"daddy yadan bata rai ya kalli momy yace "dik kece silar batan husnah a sakacinki"momy ta fice hawaye na zubowa a idanuwanta ta fahimci komi shikenan hajiya rabi ta raba yaseer da kaunar husnah ta cusa masa soyayyar yarta gashi yabzun tana shirin shiga tsakaninta da daddy.....tana shiga daki ta rufo kofa ta fashe da kuka, daddy ganin ta fice yayi tsaki yace "aikin banza"hajiya rabi dadi ya kasheta tace "a kawo maka abinci ne?"daddy yace "ehh injidai kinyi pepesoup din nan mai dadi?"yaseer da muneeba dariya sukai sukayi musu sallama muneeba cikin tsananin murna take alamu sun nuna daddy zai auri mahaifiyarta a kori mahaifiyar husnah yadda zasu mantar da daddy da yaseer wata husnah su soma juta dukiyar daddy da yaseer, muneeba suna shiga daki ta zunburi baki ta zauna a two seater ta juya baya hankalin yaseer ya tashi ya zauna gefenta ya rungumota ta kwace yacev"lafiya"ta tura baki da yar kwalla tace "nidai yanzun shikenan dik ranan da husnah ta dawo mu biyu keda kai Kenan "hawaye suka zubo mata hankalin yaseer yayi kololuwar tashi wutar soyayyarta ke ruruwa cikin zucuyarsa kawai sai yasa harshensa yana lashe hawayenta yana shafa kanta yana tsotso ruwan idanuwanta ta narke masa yana shafa kanta yace "dk wanan abun da kikeyi ni bansan wata husnah ba kinzo kina tada hankalinki akanta bansanta ba bansan wani aureba ki shiru idan ma akwai auren zansamu daddy sakinta zanyi dikda bansan wata husnah ba"farin ciki ya lullube muneeba ta rungumosa numfashinsu na haduwa ya lumshe Ido kamshinta ke narkar masa da zuciya.....ya janyota ya rungumeta sosai ta dago ido ta daga masa gira tana turo masa lebe "kardai kacemun zaa kuma?baka gajiya da nan ne?"ta nuna masa kirjinta "dadin tabawa "ta Kai hannu ya tura cikin rigarta ya soma wasa da nipples dinta..... ***** hafeez tsaye yake jingine da bangon dakinsa dare ya tsala ya kasa kwanciya tunanin asmau yakeyi so yakeyi ya amsa mata tambayarta amma baisamu dama ba ya lumshe idanuwansa fuskarta ya hasko yayi murmushi, ummah sa ta fito daga kitchen da cup din ruwa ta hangi wutar dakinsa a kunne tace"yadai hafeez bayi bacci ba"ta nufi dakin Kila yayi bacci ne yabar globe a kunne bari ta kashe masa tana tura kofa ta gansa da waya a hannu yana zabga murmushi "Kai hafeez lafiyanka?"furgigit yayi ya kife wayar a table din karatu na dakinsa yace "ummah?baki bacci ba"cikin mamaki take kallonsa tace "na kwanta na fito naga globe din dakinka a kunne nadauka kayi bacci"yace "banyiba yabzun zanyi"ummah tace "ko akwai wata matsala ne?"ya girgiza kai ya kwanta a gadonsa ya rufe ido ummah ta kada kai kawai ta kashe wutar ta rufo masa kofa...... ***** bayan kwana biyu husnah zaune tayi tagumi ta tasa abincu a gabanta ta kasaci Yana tsaye a gabanta bata ganinsa tayi tsaki sai kawai yaga ta mike tsaye ta rike kwankwaso ta koma ta zauna ya shiga damuwa ya kasa gane kanta tun ranan da abin nan ya faru gashi babu mai magana da ita a gidan anya bazaiyi mata abinda takeso ba kuwa in har hakan shine farin cikinta? ya bace daga dakin ya tafi daji wajen abokinsa dan samun shawara, narjisu ce ta shigo husnah ta mike da sauri cike da tsananin damuwa narjisu tace "meyasaki damuwa husnah?"sai hawaye husnah tacev"na shiga damuwa hakika na kwadaitu da waccen rayuwar da muke zuwa Dan allah ki kaini a karo na karshe inyaso in muka dawo bazamu sake zuwa ba shikenan"narjisu ta share mata hawaye tace "ki kwantar da hankalinki zan kaiki kinji?ki daina kuka share hawayen"husnah ta share tayi murmushin farin ciki, narjisu ta kalli maamah da hajiya babba da mahaifuyarta wadanda ke biye da ita husnah bata ganinsu tace "kun amince in batar da ita?"suka gyada mai mahaifiyar Abraham tace "shine samun saukin mu batan wanan yarinyar mu zauna lafiya amma kinsan inda zaki kaita ko?"narjisu tace "biladama mutanene masu Kara da tausayi bakaman mu ba na tabbatar idan nasaketa a duniyarsu zaasamu Wanda zai tsinceta"suka amince dukkansu narjisu husnah ta tsare narjisu da Ido yadda take motsa baki take kallo husnah tace "wai meyasa watarana sai inga kuna magana bansan mai kuke fada ba"narjisu ta dauko abincu ta mika Mata tace "ci mu fita"da sauri husnah ta haucu hannu baka hannu kwarya.... ***** ummahn hafeez ta shiga tsananin damuwa ganin hafeez ya daina cin abincu hakan yasa ta kira yaseer ta shaida masa yaseer ne zaune gefen hafeez dake kwance dafe da kai yana rike da waya da hoton husbah yana kallo, yaseer yace "wai wanan wace irin soyayya ce da bakasan inda takeba kuma ka kamu da kaunarta meyasa bazamuje a nemo gidansu ba?"hafeez ya juyo da rinannun idanuwa yace "yau kwana uku bangantaba kuma kun hanani zuwa nemo ta"yaseer yace "tashi muje ko zamu ganta"yana maganar daddy na kiransa ya dauka yace yanason ganinsa a company hafeez ya zauna yace "muje?"yaseer ya sauke numfashi yace "daddy ya kirani ka jirani kawai"yasa waya a aljihu yace "ummah bari inje in dawo"ummah ta gyada masa Kai ta kurawa hafeez ido cikin tashin hankali...... KU TURA KUDI 300 CIKIN ACCOUNT NA SAMA DAN SHIGA PAID GROUP FREE PAGE YA KUSAN KAREWA KARKU BARI AYI BABUKU..... *SLIMZY*✍🏻 D.H 11 muneeba zaune a parlor ta dora kafarta daya kan daya tana daddana waya wani karamin mini skirt ne a jikinta ko rabin cinyarta bai kaiba sai Riga iya cibiyarta sai zuba kamshi takeyi na daukar hankali tana taunar chewing gum haka kawai takejin faduwar gaba batasan dalili ba sam hankalinta bai kwanta da wanan tafiyar da yaseer yayi da hafeex ba ta tura masa hotonta nicked dik dan hankalinsa ya tashi ya dawo gida tajishi shiru har tasa kaya hakan yasa tayi tsaki tayi dialing wayarsa idanuwanta sunyi jajir kishi ya turnuke ta.... yaseer na tsaye daga dan baya kadan duba da mutanen dake tsate tsaye a wajen wani daga cikin mutanen yace "wanan yarinyar mahaukaciya ce kuma daga daji take inba haka ba mai zaisa ta rinka kiran wani Abraham wai dan jinsin jinn Inba mara hankali ba wa zaiyi wanan"hafeez ransa ya Baci an kira Asmau da mahaukaciya ya juya yaga mai maganar ya cafki wuyansa ya shake"kar bakinka ya kara kuskuren kiran Asma'u da mahaukaciya idan ba haka ba wallahi saina hada maka jini da majina"ganin yadda idanuwan hafeez sukai jajir yasa mutumin yin shiru Yana mazurai da idanuwa hafeez ya hankad'asa ya nufi wajen husnah ta mike da sauri hawaye shabe shabe a idanuwanta tana kallon hafeez a sanyaye tace 'niba mahaukaciya bace inada hankalina kuma wallahi gaskiya na fada Abraham mijina ne ina matukar kaunarsa aka raboni da duniyarsu aka kawoni wanan duniyar sakamakon yan uwan mijina da basa sona waini ba jinsin su bace"damm gaban hafeez ya fadi yaseer ne ya dire wayar muneeba gaba daya haankalinsa ya koma gida yadda ta zuba masa shagwaba da kukan karya ya ture mutaneb dake tsaye yacev"dalla malam kazo mutafi kazo ka tara mutane ashe yarinyar ma....."bakinsa ne ya tsaya cakkk yana kallonta yadda hawaye ke malala a idanuwanta kamar an bude fanfo wani irin faduwar gaba ya tsinci kansa kallo daya yayi mata ya kauda kansa bugun zuciyarsa ya tsananta samun kansa yayi da kara juyawa batare da yasani ba, momy ture jamaar wajen tayi ta karasa tana fadin "yaseer wai nikam lafiya ina hafeez din?"cakk bakinta ya tsaya gabanta na mugun faduwa idonta ya sauka akan husnah da hawaye ke malala a idanuwanta tace "Dan Allah ku taimakeni ku tayani neman mijina"dammm gaban momy ne ya yanke ya fadi tana kallonta Ido cikin ido husnah itama kallonta takeyi cikin wani yanayi Abraham ne ya karaso wajen yana waige waige da karfin gaske ya kira sunanta"HUSNA!!!" waige waige husnah keyi ta zabura tana kallon cikin mutanen dake tsaye momy kuwa tuni hawaye ya wanke mata fuska ta kai hannunta yana rawa tana kokarin rukon husnah ran yaseer a bace yace "momy mahaukaciyar zaki taba kema kinaso ki biyewa hafeez Kenan daya haukace da soyayyar mahaukaciya kinajin abinda take fada"momy ta juya tana kallon yaseer idanuwanta jajir hawaye sai ambaliya sukeyi a fuskarta husnah a sanyaye tace "bugun zucuyata ya tsananta bansan meke shirin faruwa dani ba inajin mijina a kusa dani amma nakasa ganinsa saidai inaji a jikina dik inda yake Yana tare dani Abraham kazo katafi dani kaji bazan sakeba karka rabu dani narjisu ta fito dani tabarni a nan takeso ta rabamu"kamar zautacciya take maganar ta fita hayyacinta fuskarta tayi jajir dankwalin kanta ya Zame gashin kanta ya barbazu a bayanta ta durkushe yaseer ya matso kusa dasu yace "lafiya momy?"momy tayi murmushi ta tsugunna ta ruko hannunta kanta na cikin kafafuwanta tacev"husnah"a sanyaye gabanta na tsananin faduwa bugun zuciyarta sauri da sauri fatanta ya zama husnarta ce husnah da sauri ta dago tacev"naam Abraham ka ganni?"sunayin tozali da momy taga bashi bane ta fashe da kuka tace "a ina kikasanni kikasan sunana"momy cikin farin ciki tana kuja ta juyo tacev"yaseer Allah ya amshi adduarmu da mukayi shekara da shekaru yaseer yau Allah ya karba"yaseer kallon momy yakeyi cikin rashin fahimta ya kalli hafeez Wanda ke tsaye kamar mutum mutumi yace "anya momy me kikeso kice kin Santa ne?a ina momy dan Allah kuzo mubar nan wajen"yace a kufule yana kallon agogo gaba daya ya rasa Gane kansa tunda yayi tozali da wanan yarinyar momy ta girgiza kai tace "husnarka ce yaseer,husnah yar uwarka kuma matarka da akai muku aure tun haihuwarta wadda ta bace tanada shekara biyu yau da batabta kimanin shekara sha takwas kenan"yaseer yayi shocked yana kallon momy da takeso itama kanta ya juye a fusace cikin zafin rai da zafin zuciya yace "momy wai meyasa kukemun zancen wata husnah da bansanta ba idan ma da ita na saketa!!!"gaban momy ya fadi ta zabura ta shararawa yaseer mari "ka tafka kuskure babba yaseer meyake damunka?koda yake babu laifinka amma wanan yarinyar husnah ce "husnah kallonsu takeyi kamar tababbu itama ta juya tana kallon hafeez da idanuwansa suja kad'a sukai jajir kamar gauta, yaseer ya dafe gefen fuskarsa cike da takaicin momy ya koma gefe ya Shiga dialing number muneeba....tana kishingide tana kallon tashar star life taji vibration da sauri ta dauka cike da shagwaba tace "sweettttt ka dawo ne nazo na bude maka kofa?"tana kokarin mikewa tsaki taji yaja tace "lafiya dai ko?"idanuwansa jajir yake kallon momy rungume da husnah yace "inafa lafiya ni dik nakosa in dawo inji duminki ga momy nan ta biyeea hafeez daga zuwa zamu wuce akwai wata budurwarsa shine muna zuwa fa momy na ganinta ta kirata da husnah ta amsa wai husnarta ce data bata"zabura muneeba tayi ta kalli wayar taga tabbas waya takeyi ba kunnenta bane tace "husnah?wace husna ce tata kuma babu wata husnah sweet karka kuskura ka yarda ni babu wata husnah"ta kashe wayar ta zube Turus cikin tashin hankali ta tuna da maganar da boka nakan tudu ya fada mata akan husnah na nan da rai tana wata duniyar ta zabura kamar zararriya ta nufi bedroom dinta cikin sauri ta zaro after dress abayarta ta zura ta nufi sashen mahaifiyarta, yaseer kara burkicewa yayi yace "gaskiya bazai yuwuba ga muneeba can ta burkice fatansa karta rikice masa bari yasamu momy mutane dankam wajen.... Abraham ne ya bullo ganin jamaa babu mai ganinsa sai husnah tana ganinsa cikin farin ciki tayi tsalle ta share hawayenta gani tayi ya tsaya cakkk yana kallonta yana hawaye ga mahaifiyarta a gefe tace"nasan bazaka taba barina ba nasan zakazo gareni kazo ko?kazo katafi dani kaji nayi kewarka"ta shiga mika masa hannu tana bude hannuwa alamun ya rungumeta ya girgiza mata kai hawaye tagani a idanuwansa mutanen wajen harda masu daukar husnah video cakk ta tsaya ganin yana hawaye yana kallonta yace mata "ki kwabtar da hankalinki husnah dik inda kike ina tare dake gani nazo gareki"murmushi sukaga tayi a kufule yaseer yace "momy Dan Allah kuzo mubar nan wajen mubar wanan mahaunaciyar"wani kallo Abraham yayiwa yaseer wanda baisan Yana ganinsaba cikin zuciyarsa yace da sannu zan shayarvdakai mamaki momy tace "ai kamata zamuyi mutafi da ita saboda ka duba halin da take ciki wanan ya tabbatar mun da cewar husnah aljanu ne suka sacemun yarinya"ta fashe da kuka tana laluben wayarta hafeez ya nisa zuwa yanzun mugun haushin yaseer yakeyi dakyar ya hadiyi miyau yace "momy mutafi da ita"galala yaseer yayi husnah ta turje a kasa tana tsananin tsoronsu tace "ina zaku tafi dani?kunsanni ne ko kuma kunaso ku rabani da mijina ne?"momy ta girgiza kai takai hannu zata shafata husnah ta ture hannunta taja da baya ta matsa jikin Abraham gabaki daya ta rikice ta makarkalkale Abraham yadda tayi da hannunta ya Basu mamaki rungumeta yayi sosai yana sauke numfashi yana shafa kanta cikin takaici babu yadda ya iya haka yace "tare zamu tafi tafi dik inda kike a fadin duniya tare zamuyi rayuwa,ruwa da iska rani da damuna babu abinda zai rabani dake husnah"ya shafa kanta ya mike.... Alhaji badamasi ne ya shiga dakin momy bai ganta ba ya fito ya dudduba bai ganta ba kitchen ya laika mai aikice keta faman had'a abincin rana tana ganinsa ta tsugunna "Barka da war haka Alhaji" "barka,ina zainab take?kota shiga sashensu yaseer ne na duba dakinta bansameta ba gashi nan ma babu ita"jimm kadan tayi tace "tare suka fita da yaseer bata dan jin dadi ne kamar sunje asibiti" muneeba ce ta shigo cikin sauri ko ganin gabanta batayi tana ganin daddy ta kirkiro murmushi ya washe baki yace "munee kece da rana tsaka" "ehh daddy na shigo ne can din shiru"jin motsi ya fito da hajiya rabi taba ganin Alhaji badamasi ta natsu ta kirkiro kunya ta tsugunna ta gaisheshi yacev"yanzun nake tambayar inda zainab take ashe ta fita"ummahn tace "hmmm ai bata fadamunba da zata fita"yayi jimmm bata fada ba?yace "mai aikinta tacemun taje asibiti batada lafiya"a ran hajiya rabi tace bakin ciki zai kasheta saima an daura aurenmu gobe nida kai alhaji badamasi katse mata tunani ringin wayarsa tayi ta kalli muneeba wadda keta gumi ta kosa daddy ya kauce ta labartawa momy tashin hankalin daya duso ta daddy yace"gashi tana kirana " "hello zainab yanzun nadawo gida da rana ina tambayar inda kike kina ina ne?"momy ta share hawayenta tace "Alhamdulillah gamunan dawowa"daddy gabansa ya fadi jin muryarta a dishe alamar tana kuka yace"lafiya kike kuka ko har yanzun baki hakura akan maganar Aurena ba?"ta girgiza kai kamar Yana ganinta tace"yau shekara goma sha takwas rabonmu da husnah yau Allah ya had'a fuskokinmu nida yata can na tsinceta "ta fada masa wajen wani shock yayi yacev"what?husnah fa kikace kin tabbatar husnah kika gani zainab?"zaro ido hajiya rabi tayi ta dafe kirji ta Kasa boye mamakinta da tsoronta a fili tacev"husnah kuma wace husnah data mutu kodai taga yar mutane tanaso ta daukota ta laqaba maka alhaji"dagawa hajiya rabi hannu yayi yacev"gani nan zan sameku a wajen bari inzo"ya kashe wayar jikinsa na rawa anga husnah idan yaje wajen ya tabbatar zaigani in husnah ce iidan ba ita bace ficewa yayi cikin sauri yabar hularsa a parlor, muneeba ta rushe da kuka "ummah nashiga uku husnah fa husnah ta dawo husnar da akwai auren yaseer akanta shikenan munzama mu biyu kedashi"ummahnta ta rungumeta cikin tsananin bakin ciki da hassada tace "husnah bazata taba zama mallakin yaseer ba indai ina raye husnah da mahaifiyarta bazasu taba farin ciki a cikin wanan gidan ba harabada ki share hawayenki"ta share mata hawaye Anry sadiya kanwar hajiya rabi ce ta shigo cikin parlorn tacev"meye na kuka keda yaseer ke hannunki ko babu boka babu malam kissa kadaib ta isheki ki kwace miji kuma kinadani"ta bugi kirji muneeba gaba daya a rikice take..... ****** ganin taron jamaa yasa daddy ya parker motarsa daga nesa ya fito yana taka kafafuwansa ya shiga turmitsitsin mutane tun daga nesa idonsa ya sauka akan husna wadda kanta babu dankwali ya kalli goshinta ya haska masa fuska tabbas wanan yarsa ce husnah yana tura mutane ya shiga hajiya zainab ta fashe da kuka ya kamo hannun husnah ba musu ta mike ta rikesa Abraham na rike da dayan hannunta ta juya tana magana daddy sakin baki yayi Yana kallonta yadda take magana kamar zararriya tacev"tare zamuyi rayuwa ko mijina?nasan bazaka barni ba kaji nifa bansan wadanan mutanen ba amma zan bisu tunda kace tare zamuyi rayuwa" "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun"daddy yacev tabbas Aljanu ne suka sace masa yarsa ya ruko hannunta cikin bakin ciki ya waiga Yana neman yaseer ta hangensa gefe yaseer na mamakin yadda daddy ya biyewa momy zasu dauki wanan yarinyar mara hankali yace "yaseer zo nan mu riketa mukaita mota"hannunta ya sumbule a jikin na Abraham ta turje yaseer ba yadda zaiyi cikin bakin ciki ya fuzgeta yayi mota da ita hafeez yayi ajiyar zuciya burinsa ya cika muradinsa ya ganta yanzun yasan Inda zai ganta ashema ta gida ce yau zai labartawa ummahnsa labari mai dadi kasan zucuyarsa mugun haushin yaseer yakeyi ya jefata a mota ya rufe daddy ya zauna a gaban mota yaseer ya karbi key ya tada motar hafeez da momy mota daya suka shiga, Abraham mikewa yayi yana yawo a sararin samaniya a sama yana kallon yadda motarsu husnah ke tafiya dole zai koma duniyarsu zaije yayi bankwana da jinsunsu zaije ya azabtar da narjisu kafin daga bisani yazo su shimfida rayuwa sabuwa shida matarsa husnah..... narjisu ce cikin jinsinsu tana numfarfashi jin kugiya na ihu tasan Abraham na hanya ta dubi hajiya babba tacev"Abraham ya zama nawa tunda aka dauramun aure dashi saidai nasan bazai yafemun ba zai azabtar dani amma rabbas tsugunu bata kareba dan baxansa idon ganinsa Yana rayuwa da jinsun bil'adama ba"zuhraliyya hawayen rashin husnah takeyi ta saba da ita sosai yanxun ya zaayi ta ziyarci husnah?ya zaayi taje ta sanar da ita shirin narjisu?dibbbb Abraham ya sauka a cikinsu yayi kan narjisu...... ****** fitowa da husnah sukayi momy da hafeez yaseer kuwa sashensu ya nufa muneeba na ganin haka ta nufi sashenta ko kallon inda husnah take batayiba tsananin kishi daya rufe mata ido burinta kawai ta shiga ta shiryawa yaseer maganganu tayi masa kuka, daddy gefe ya koma gidan iyayensa ya kira ya sanar musu da ganin husnah da yan uwansa maza da mata ya shiga kiran waya yana fada musu ganin husnah.... kalle kalle husnah keyi a cikin gidan sam hankalinta yaki kwanciya gefe da gefe take kallo ko zatagansa daddy yace "husnah"ta waigo tana kallonsa yace "menene?"ya ruko hannunta tace "mijina nake nema"murmushi yayi yace "ga mijinki can ya shiga sashensa wajen yar uwarki mijinki yaseer"tana kallonsa wani iri tace "sunan mijina Abraham ba yaseer ba dan jinsin jinn"gaban daddy ya fadi hajiya rabi kuwa ji tayi tamkar ta fashe kissa kawai zatayi amfani dashi wajen ribatar zucuyar daddy akan husnah kar ya taba yarda yarsa ce.... yaseer na Shiga muneeba ta shigo ta fada jikinsa ya cire mata rigar jikinta kamshin turarenta ya baibaiyeshi yaja numfashi ya sauke ta fashe da kuka yana bin kayan jikinta da wani irin kallo idanuwansa sun kankance tsananin damuwar da yake ciki wanda besan daliliba gabaki daya hankalinsa da tunaninsa sun gushe tunda yayi tozali da husnah muneeba ta dago fuskarta hawaye na zuba tacev"ya yaseer yanzun shikenan wanan ta zama husnah bakuyi bincike ba bakuyi komiba kun daukota kun kawota?sanan idan wanan ta kasance husnah shikenan fa mun zama mu biyu matanka"ya rungumeta sosai "cikin bacin rai nake sam ganin yarinyar nan ya gusar mun da tunani nashiga matsananciyar damuwa,muneeba bansanta ba bansan daga inda ta fitoba amma daddy da momy suna lakabamun ita a matsayin matata yarinyar da gabaki daya mahaukaciya ce alamu sun nuna matar aljan ce tayaya zasu lakabamun ita?tou wallahi akwai matsala dan zan samu daddy akan hakan kar hankalinsa ya gushe a kan wanan yarinyar renom Aljanu"wani farin ciki ne ya lullube muneeba ta share hawayenta ta Shiga shafa fuskarsa a hankaki ya runtse idanuwansa fuskar husnah yake gani dazun ji yayi ta hade bakinsa da nata tana sauke numfashi tana tsotson lebensa yana shafa kanta a zahiri yana tare da ita amma a bad'ini hankalinsa ya gushe gaba daya daga jikinsa....... *LITTAFINA NA KUDI NE KI BIYA KI KARANTA IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTA ZAKI BIYANI HAKKINA A INDA BABU DAN BAN YAFE BA* *NAIRA 300 KACAL ZAKI BIYA DAN MALLAKAR WANAN LITTAFI* 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK SHAIDAR BIYA 08038953516 KO KATIN MTN TA WANAN NUMBER DOMIN KARIN BAYANI KI TUNTUBI MARUBUCUYAR TA WANAN LAYI 07042277401 *SLIMZY*✍🏻 13 Daddy ne ya shigo fuskarsa babu yabo babu fallasa yace "ina yarinyar take?"ya tsaya daga bakin kofa momy batare da ta kallesa ba tace "tana ciki ta d'an kwanta ne yaseer ne ya shiga wajenta Yana ciki" "Yaseer kuma?"momy ta ansa da "ehh"kawai ta mike tana kokarin barin wajen muneeba ta tsugunna ta gefen kofar da daddy ke tsaye tace "daddy barka da yamma " "barkadai muneeba kin shigo,kema kinzo ganin husnar da akace ta dawo ne? tana ciki mai gidanki ma Yana wajenta"rasss Gaban muneeba ya fadi ji tayi kafafuwanta sun sage ta kasa mikewa daga tsuggon da tayi hajiya rabi ta karaso tana faraa ta kashewa muneeba ido tace "ki shiga mana ba kince kinzo ganin husnah bane ki shiga"muneeba murmushin karfin hali tayi daddy ya matsa yace ki shiga" hajiya rabi tace "daddy dama angwama maka farfesun ne nace akawo maka ga dambun shinkafa nayi nasan zakaso abincin gargajiya"daddy ya washe baki yace"mashaaaa Allah ki zubo ki kawomin nan"hajiya rabi ta mike suka hada ido da momy ta kashe mata ido hade da gwalo tana yar dariya wani bakin ciki ne ya lullube momy ta Kasa magana muneeba kasa shiga ciki tayi ta zauna a kujera lallai yaseer wato zuwa yayi wajen husnah?she cant believe yaseer yaje wajen husnah me yajeyi?tambayar da tayiwa kanta batada amsa kenan kishi ya turnuke mata makoshi idanuwanta sun kad'a sunyi jajir saboda takaici kamar ta fashe da kuka takeji, husnah kallon yaseer tayi tace "meyasa ka shigo Inda nake?ina mijina?me kazoyi waye kai?"tambayar data jero masa Kenan tana kallonsa wani mugun kallo yayi mata yace "ke ki shiga hankalinki ki saita natsuwarki na tabbatar kinada hankali kinsan me kikeyi ba mahaukaciya bace kinzo kina mana zancen mijinki waye mijinki ke kikasanshi kuma kisani idan harke ba yar daddy bace tattarawa zakiyi ki bar mana gida ko ganinki banasonyi"ran husnah ya baci a ranta tace wayeshi wanan?a fili tacev"waye yace maka nima inason ganinka?nima banason ganinka dan bansan ko waye kaiba kazo kana farfadamun magana ance maka nima inason zama a wajenku ne?suwayeku bansankuba kun raboni da ahalina"mtsww taja tsaki ran yaseer yayi mugun baci babu abinda ya tsana sama da tsaki a rayuwarsa,ya daga hannu zai kai mata yaji an rike hannunsa mamaki ya kasheshi ya waiga baiga kowaba yana kokari fuzge hannunsa yaji ya rike Abraham ne tsaye gefen yaseer wani abu na fitowa daga idanuwansa jajir yana Shiga jikin yaseer ji yayi jikinsa kamar ana zuba masa rushi wani shocking yakeji nan da nan sanyi na neman rufeshi jikinsa na rawa yayi kokarin sauke hannunsa sai yaji an saki hannun anyi kwafa tsoro ya kamashi ya juya ya kalli husnah wadda ta tsaresa da ido tana kallonsa jikinsa na tsananin rawa yabar dakin yana fitowa yayi tozali da muneeba tana ganinsa ta mike kallon tuhuma take binsa dashi jikinsa a sanyaye ya kashe mata ido ta kauda kanta gefe tace a can kasam makoshi "muje"tayi gaba yabi bayanta momy tace "husnah ta tashi ko yaseer"ya tsaya yayi shiru kamar ya fadawa momy abinda ya faru sai ya Kasa Yana inda inda bakinsa na rawa yace "ummm ahhh ehh ta tashi momy tana ciki"mamaki ya kashe momy ta girgiza kai yaseer na son husnah tasani wanan abun da yakeyi kadai yake daure mata kai dashi kamar wanda aka canja ta ajiye daddumar da take ninkewa ta wuce ciki ta tura kofar tun daga bakin kofar take jiyo maganarta, "ina katafi mijina?"a shagwabe husnah keyiwa Abraham magana dake gefenta zaune yace "babu inda naje ina tare dake kisa a ranki ko baki ganina ina tare dake hussy"ta jinjina kai ta shafa cikinta tace "inajin yunwa"yayi shiru yace "yauwa gashi na siyo miki abinda kikafi so"yasa hannunsa ta gefen gado ya bude take saiga bakar leda cike da hollandia da gasasshiyar kaza ya bude mata ya yago kazar yace "bude bakinki matata"Yana kallonta cike da so da kauna ta natso ta manne da jikinsa ta kwantar da kai a kafadarsa ya bata ta amsa tanaci Yana bata hollandia ta gama karba"....momy dake tsaye tana jiyo sautin maganar husnah gaba daya tsoro ya kamata kardai husnah da suka dauko ba mutum bace?cikin tsoro da furgici take ta juya bayanta babu kowa gumi ya jika momy kasa daga kafarta tayi ji tayi ta kasa bude kofar ta shiga ta juya, Abraham ya kalli sashen kofar yaga tsayuwar momy shi yasa mata nauyin da bazata iya shigowa ta katse musu soyayyarsu ba yana gama bata ya ajiye gefe ya janyota jikinsa ya rungumeta sosai yana shafa kanta cikin rawar murya tace "yaushe zamubar nan gidan ni banason zama a nan gidan abraham ka canja mana gida banason wanan mutumin daya shigo dazun"cije baki Abraham yayi idan ya dauki husnah sun koma rayuwa cikin mutane bazata iya rayuwa dasu ba ya shafa gashin kanta ya tallabo fuskarta ta Kura masa Ido Yana kallonta yace "husnah kiyi hakuri kinji? wadanan da kike ganinsu iyayenki ne"damm gabanta ya fadi ta gyara zama daga rukon da yayi mata bugun zuciyarta ya tsananta ta kasa magana bakinta sai rawa yakeyi tace "iyayena....iyayena ai sun mutu"ya girgiza mata kai yace "iyayenki basu mutu ba tsananin kaunar da nakeyi Miki ce tasa na daukeki na maidake cikin dangina"idanuwanta suka cicciko da hawaye yace "shhhh karkiyi kuka ko kina fushi ne dan na daukeki?ki kwantar da hankalinki kinji bazamu rabu ba"ta gyada masa kai zuciyarta na rawa kenan wanan mahaifiyarta ce tace "to meyasa ka daukeni?" "saboda ina sonki"yace zaiyi magana yaji motsin mutane yace "ina zuwa"sam ba lokacin yakeso tasan shi aljani bane ya gyara mata zama ya shige toilet yana shiga ya rikida ya koma aljaninsa ya bace tabi hanyar toilet din da kallo momy ce suka shigo da hafeez da kanwar momy sai aminiyar momy tare suka shigo suna hada ido da kanwar momy "ikon Allah Zainab Allah maji rokon bawa tabbas wanan husnah ce"hankakin momy baya jikinta kallon yanayin husnah takeyi tana kallon yadda take kallon toilet hajiya hafsat kawar momy tace "husnah"da sauri husnah ta kalleta batare da ta amsa ba kanwar momy tace "husnah menene ya muka ganki hakan ko dik baccin ne kina kallon toilet?"ta jinjina kai tace "mijina ne ya shiga ciki"da sauri suka kalli juna da momy,momy ta jinjina musu kai tace "husnah da kuke gani Aljanu ne suka saceta ta koma rayuwa cikinsu abinda nake zargi Aljani ya auri husnah kuma ta shaku dashi sosai"hafeez ya harde hannuwansa a kirjinsa ya tsura mata ido ji tayi kamar ana kallonta ta kai idonta suka hada ido da hafeez kallon da yake mata yasa ta Kasa jure kallonsa ta kauda kai yayi murmushi ta turo baki tace "ni kadaina kallona"hafeez a Ransa yace "kallonki yana karamun energy ne soyayyarki na karuwa a zucuyata"a zahiri kuwa cewa yayi "shikenan naji nadaina kallonki bari inzo kibani labarin mutanenku jinnn "tayi murmushi taanajin haka ganin husnah na dariya su momy suka fita, hajiya hafsat tace "tabdijan hajiya zainab kina cikin jarabawa dan wanan babbar matsala ce ga kuma matsalar wanan makirar hajiya rabi"numfashi taja ta sauke tace "kedai bari gashi Alhaji yace gobe da safe kafin daurin aurensa da rabi zamuje asibiti gwajin jini akan husnah ta rigada tace masa ai gwaji husnah ba yarsa bace" "what?kikace mene?"momy batace komiba jin motsin daddy da muryarsa ya leko yana kwalawa hajiya rabi kira ta fito cikin kwarkwasa eike da tray a hannunta ta jero kuloli dukkansu kallo sukabita dashi baki bude..... ***** muneebah hawaye ne ke gudu a fuskarta suna Shiga daki ta fashe da kuka ta ruko yaseer ta janyosa bin ta kawai yayi saboda gabaki daya jikinsa kamar ba nasa ba tunda aka rike masa hannu kansa ke mugun sarawa ga dishi dishi da yake gani "yaseer mai kake nufi da zuwa inda husnah take bayan kace baka sonta ba matarka bace?"zaiyi magana ta dakatar dashi kishi ya rufe mata idanuwa ta ruko rigarsa"yau daga zuwa gidan nan har kaje wajenta mai kajeyi?"hawaye na zuba a idonta ya janyota ya rungumeta tsammm a jikinsa dikda pains din da yakeji cikin jikinsa yacev"najene in kankara mata warning tabar mana gida bama bukatar mahaukaciya a cikin gidan mu ba zuwa nayi dan in kulla alaka da itaba munee"ya dago fuskarta yana kallonta idanuwansa jajir ta fashe da kuka "aikaine dik kaja sakamakon bin maganar abokinka gashinan dama baya sona dakai yayi hakan ne dan ya kawo wata rayuwarka a matsayin husnah dan ta dauke maka hankali yasan yadda kakeson husnah"jikinsa na rawa yace "wait you mean abinda kike fada gaskiya ne?"ta jinjina masa kai sarai taga wucewar zuwan hafeez ta window cikin kissa tacev"yanzun haka hafeez na cikin gidan nan sashen momy"ya share mata hawaye cikin kidimewa ya zura takalminsa ya fice tayi saurin share hawaye ta soma dariya..... hafeez na zaune gefen husnah yace "kinsan meye babancin mutum da Aljani?"ta girgiza masa kai cike da kosawa tanaso tasani yace "mutum kina ganinsa amma aljani baa ganinsa kuma Shi aljani an haliccesa da wuta mu kuma mutane da kasa aka haliccemu sanan jinsin jinn abun tsoro ne hakan yasa mu mutane bama ganinsu saidai su suke ganinmu saidai in sun bude Miki ido kigansu sunada cutarwa sosai"tayi shiru tana tunani Abraham dinta jinsin jinn ne kuma baya cutarwa kai wanan maganar ba haka take ba bata fuska tayi ya zura mata ido wutar soyayyarta na ruruwa a zucuyarsas yace "yadai!"ta girgiza Kai tace"mijina jinsin jinn ne kuma baya cutarwa"yaseer ne ya turo kofar ya shigo yadda yaga hafeez zaine da husnah ta saki jiki ya sake gasgata maganar muneeba saidai ya sassauta ganin kallon da hafeez ya watsa masa ya kauda kai yace "yaushe ka shigo gidan baka nemeniba?"hafeez yayi kamar bazai amsa ba yace "kaida kace nayi silar zuwan husnah gidanku bakason magana dani in kyaleka?"yaseer yana nuna kansa yace "ni?"hafeez yayi masa wani kallo irin ka rainamun wayau yace "waye zai dauki wayarka yamun message?kaine dan haka na dauki abinda kace yanzun ba wajenka nazo ba dan haka ka kyaleni"Abraham Ne ya bullo ta bango ya harde hannuwansa a kirjinsa yana kallonsu husnah kanta a kasa tana ganinsa ta zabura tana kallonsu tace"nidai ku fita ku fita banason ganinku mijina yazo kutafi oyoyo Abraham"kallon juna sukai da hafeez ganin haka yaseer ya fice hannunsa daya kamar an dora masa bulo a hannu ya fice yana huci hafeez kuwa kallon husnah yakeyi cike da tausayi tabbad husnah kafin asamu tasan babancin mutum da aljan akwai wahala amma zai zauna da momy ficewa yayi parlor nam yasamu momy da hajiya hafsat suna tattaunawa..... daure fuska Abraham yayi husnah ta rude ta Shiga tambayarsa "menene me akayi maka?ka fadamun kaji?"kishi take hangowa a kwayar idanuwansa taja ajiyar zuciya ta fada jikinsa "Kayi hakuri kanajin kishin ganina dasu ko?su suke zuwa inda nake,nafada musu inada miji su daina mun magana"ta kyabe fuskarta cike da shagwaba ya shafa kanta yace"kisan akwai aurena akanki ko?"ta jinjina masa kai yace "dole inyi kishin ganinki dasu dikda dayan dan uwanki ne amma karki sake kulasu daga yau banaso"ya hade rai tace "bazan sakeba kaima karka sake tafiya ka barni"ya jinjina mata kai ya hade bakinsu waje daya yana tsotsan bakinta.... momy na parlor hafeez ta fito tace "hafeez meye yake faruwa naganka cikin wanan yanayin sanan yaseer ya fita shima cikin fushi?"girgiza Mata kai yayi yace "bakomi momy ummah ke kirana zan dawo da safe zanzo inhar husnah ba yar daddy bace zsn dauketa zan maidata gidanmu wajen ummahta sanan zanyi iya kokarina wajen ganin tasamu lafiya ta daidaita"momy kwalla ta ciko a idanuwanta gababta na faduwa tunawa da tayi gobe zasuje asibiti awon jini tace "Allah yayi maka albarka"yan kasan makoshinsa ya amsa da Ameen ta fice hajiya hafsat taja numfashi ta sauke ta shiga bawa momy hakuri sanan daga karshe tace "karki kuskura hajiya rabi tasan kina dauke da ciki"ta gyada mata kai ana kiraye kirayen sallahr magriba suka tafi momy ta shigo ta dade tsaye sanan ta tura kofar zucuyarta na d'ar d'ar tace "husnah"husnah tayi saurin dagowa daga kwanciyar da take Abraham ya fita tace "naam momy"momy ta zaro ido tace "momy kikace?"husnah ta jinjina Mata kai tana kallon mahaifiyarta wani abu takeji game da ita mai wahalar fade ta karasa ta dafata tace "kin yarda ni mahaifiyarki ce!"hawaye cike a idanuwanta husnah tace "ehh nayarda momy ke kika haifeni amma dan Allah karki rabani da mijina ina sonsa dashi na shaku"momy hawaye suka zubo mata ta rungume husnah sosai sun dade a haka sanan ta fito da ita tace "je kiyi sallah ai kinayi kin iya ko?"dariya husnah tayi tace "momy kenan ina sallah mana na iya bari inyi alwala"momy ta shinfida musu dadduma ta fito mata da hijab ta ajiye sai gata ta fito ta gabatar da salloli ta dade zaune a dadduma sanan momy ta bata abinci tace "nakoshi'momy tace "mai kikaci?"zatayi magana taji harshenta yayi mata nauyi ta girgiza Kai kawai tace banajin ci.....tace "bari in shiga daki "momy ta gyada mata kai, a parlor tasamu su daddy da hajiya rabi tana fitowa hajiya rabi ta hada rai tana hararta momy ta zauna gefen daddy take taji dambun shinkafar ya biya mata rai ta hadiyi wani miyau tana kallo daddy yace "zakici ne?"ta gyada masa kai "yana dariya cike da jin dadi yace "dambun shinkafarki yayi albarka Amarya zubowa yayarki"hajiya rabi cikin kissa tace "toh"tana harar momy ta gefe..... *****" tana kwance tana kallon gefe daya ta kasa bacci juyi takeyi tanaso tajita a jikin mininta turo kofar akayi da sauri ta mike ganinsa wani Sanyi taji cikin zuciyarta ya karaso da faraarsa ya Bude mata hannuwansa ta fada ya rungumeta yana sunsuna jikinta numfashinsa na sauka a gefen wuyanta wani dadi ne yake shigarta gantsarewa tayi ta turo baki "ina bukatarka mijina "yace "dagaske"cikin muryar rad'a tace "tou"ya Shiga tube mata kaya yana shafa ko ina a jikinta kwanciya tayi ta bude kafafuwanta yasa kansa yana tsitson hq dinta ruwa na zubowa yana tsotsewa yana shafa gashin dake kwance a mararta numfashi take saukewa nishi yana kara rudewa yana huta harshensa cikin hq dinta tana kiran sunansa "Abraham....ka karamun washhhh Allah na"ya hayo kanta yana matsa monuwanta yana kokarin kai harshensa kunnenta..... momy jiri ne taji yana neman daukarta jin yadda husnah ke sauke numfashi tsoro fa furgici suka cikata mai tsananin ta fito ta dubata taga ko tayi bacci tajita cikin wanan yanayin hankalinta yayi mugun tashi jin tana kiran sunan Abraham mutuwar tsaye momy tayi ta kasa motsi tanajin tsoron shiga dakin dan batasan yadda zata ganta ba babban burinta gobe ya kasance husnah yarta ce dik yadda zatayi ganin tasamu lafiya zayayi.... yaseer juyi yayi muneeba na kwance a kirjinsa bacci ya kauracewa idanuwansa fatansa gobe yarinyar nan tabar gidan nan shine babban burinsa a rayuwa ga babban abun tsoro abinda yasamesa jiya akanta abun na damunsa har yanzun yanajin damkar da akayi masa lokacin daya kai hannu zsi mareta..... ****** Asibiti, karfe goma na safe a asibiti tayi mysu duka ilahirin jamaar gidan a asibiti suka hadu da hafeez ya parker motarsa muneeba hannunta na cikin na yaseer sun hada ido da hafeez amma basuyi magana ba dukkansu suna fushi da juna maroon din hijab din momy ne jikin husnah hannunta na cikin na Abraham yana murza Mata hannu tare aka dibi jininta dana daddy dana momy,momy na gefen innah wadda suka samesu a asibiti momy satar kallon husnah tayi taga yadda takeyi da hannu ta kauda kai alamar kamar tana rike da hannun wani numfashin da husnah ke saukewa jiya ya dawo mata a kwakwalwa ta fita hayyacinta..... hajiya rabi tasha Ado da wani tsadadden kace blue da silver sai kamshi take xubawa tana sanye da gyale da takalmi silver hankalin momy yayi mugun tashi ganin likita ya fito da sakamako sun hada ido da hajiya rabi ta kashe masa ido,nan tasan akwai wani abu a kasa hajiya rabi ta dubi daddy sanye da fararen kaya tace "naga kamar ya fito da sakamakon"yaseer ya zabura yace "Alhamdulillah"ya dubi sashen da husnah take ya watsa mata wani kallo duka suka dunguma suka nufi dakin likita hafeez zama yayi yana daddana waya fatansa kawai husnah ta dawo hannunsa, suna shiga Abraham yana kallon su daya bayan daya ya shige jikin likitan ya nemi waje ya zauna hajiya rabi murmushi kawai takeyi ganin likita na duba takarda babban burinta shine likita ya cika mata alkawarkn daya daukar mata momy addua takeyi cikin fargaba da tashin hankali suke kallon likitan wanda ya kasance Abraham ya shige jikinsa..... yayi gyaran murya ya mikawa daddy hannu da sauri daddy ya kallesa cike da kosawa yace "yadai likita?"yaseer ya zubawa likitan ido likita yace "congratulations Alhaji badamasi Asma'ul husnah yarka ce ta cikinka"damm gaban hajiya rabi ya fadi ta zabura ta mike tana mazurai yaseer wani kallo ya watsawa likitan take shima yake jifansa da wani kallo jikin yaseer ya kama rawa kallon kwatar idon likita wanda ya kasance Abraham ya shiga jikinsa...... *WANAN LITTAFIN 300 KACAL ZAKI BIYA KI KARANTA IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUM KIN DAU HAKKINA ZAKI BIYANI INDA BABU DAN BAN YAFEBA DAN BIYAN WANAN LITTAFIN KI BIYA TA WANAN ACCOUNT DIN TARE DA TURA SHAIDAR BIYA* 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK SHAIDAR BIYA TA WABAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA WANAN NUMBER..... *SLIMZY*✍🏻07042277401 14 shako wuyan likita yaseer yayi jikinsa na rawa yace "karya kakeyi husnah ba ahalinmu bace ba yar daddy bace husnah Aljana ce ba mutum bace karya kakeyi kaima ba likitan bane"kallon yaseer Abraham yakeyi ido cikin ido ya hade rai wanda saida yaseer ya girgiza ganin yadda kwayar idanuwansa ke canjawa yayi kasa da murya Abraham yace "tabbas kayi gaskiya ba likita bane mijin husnah ne a jikin likita kuma a matsayin likita,dik yadda kukeso husnah tarabu da mahaifinta bazan bari ba dole zatayi rayuwa cikinku tare dani"gaban yaseer ya fadi ya kalli su momy dake kallonsa daddy ya karasa yana kokarin cire hannun yaseer daga wuyan likita yace "ka kwantar da hankalinka yaseer mugodewa Allah dawowar husnah gida,tabbas husnah yata ce tunda sakamakon gwajin jini ya gwada haka"hajiya rabi gumi ya jikata sharkaf tacev"gaskiya yaseer yake fada inaga sakamakon nan bai fadi daidai ba Alhaji kuma ai zaa iya hada baki da likita"jikinta sai rawa yakeyi daddy ya girgiza kai yace "ko kadan waye zai hada baki da likita ku yarda gaskiya yake fada"daddy ya fincike hannun yaseer daga wuyan likitan wanda ya kasance Abraham ne husnah tsoro suka bata ta fashe da kuka ta fada jikin momy ta dukunkune fuskarta, ummah hadiza a kufule tace "kai yaseer yanzun ba abin farin cikinka bane dawowar husna?inace husnah matarka ce da kakeso fiye da kowa a rayuwarka yabzun gaba daya ka burkice kana wasu mazurai idan bakason husnah ba saika fito a cewar bavyar badamasi bace"muneeba kishi ya kamata jin furucin ummah hadiza ta mike tsaye tace "zan tafi mota"hajiya rabi tabi bayan husnah daddy yacev"Alhamdulillah yanzun mu tattara mutafi gida tunda husnah yanzun an tabbatar yar dana haifa ce Alhamdulillah"daddy yana kallon husnah soyayyarta ta mamaye zucuyarsa ya ruko hannunta taki zuwa yayi murmushi yasan bata saba dashi bane yaseer tsaye yayi kamar an dasashi zuciyarsa na tafarfasa yana kallon husnah da yakeji kamar ya shaketa kowa ya bude baki yace husnah matarsa ce to yau zaayita ta kare idan ma matarsa ce zai sauwake mata adaina hadashi da ita dan wanan ba mutum bace Aljana fe fuuuuy ya wucesu ya fice Abraham ne ya fita jikin likitan bayan sun firfita, likita gumi ya karyo masa ganin baiga sakamakon daya shiga dasu guda biyu ba daya na gaske daya bana gaske ba ya kalli agogo yasan ahalin gidan Alhaji badamasi suna asibitin amma har yanzun Basu shigoba meya faru?kiran hajiya rabi yayi tana zaune a mota taga kiransa ta kalli muneeba cikin bacin rai tace "muneeba kinsan tsinannan likitan nan ne yake kirana?me zanyi masa bayan ya gama dani ya karbi kudina kuma beyimun aikin danasashi ba?muneeba tsaki tayi tace "tsaresa zakiyi sai ya biyaki kudnki ko ya kulla miki sharri sanan ummah dolefa mu muke tsaye"fitowa muneeba tayi tana kallon sashen da hafeez ke tsaye tayi maza ta karasa wajen yaseer idonta cike da hawaye cikin kissa tace "sweet amma kasan matsalar nan babu wanda ya janyota sai abokinka hafeez?*"yaseer ya juya ya kalli sashen da hafeez ke tsaye Yana waya ya watsa masa wani kallo mai cike da tsana yace"shine silar komi zan kawo ka karshen Amintata dashi dik na fahimci komi"murmushi muneeba tayi tana kallon sashen da hafeez ke tsaye ta ruko hannun yaseer "muje mota"taja hannunsa zuwa motarsa dama tare sukazo a mota daya shida ita da ummah, hafeez da sauri ya karaso cikin girmamawa yace "barka da safiya daddy"daddy yace"ah ah hafeez tare dakai akazo kenan kaga ikon Allah ko sanadinka husnah ta dawo husnah yata ce hafeez"lumshe ido hafeez yayi farin ciki ya lullubesa ta durkusar da kai yace "alhamdulillah daddy Allah ya kara kare gaba "daddy yana waige waige kawai yaga fitar motar yaseer daga asibitin yace "kaga mutuminka can ya fice kila bai ganka ba ko?"hafeez yace "ehh daddy besan nazo ba kunzo da driver ne ko in tukaku inbar motata a nan?"daddy yace 'da driver muke"daddy ya shige mota husnah ta shiga momy itama ta shige driver yajasu tawagar su innah tabi bayan motarsu, hafeez lumshe ido yayi bayan ya rufe motarsa ya daga hannu ya godewa Allah yanzun zaa fara wasan yanzun zai tabbatar da ya shiga rayuwar husnah tasaba dashi zai banbance mata tsakanin dan adam da aljani zai san dik yadda zaiyi wajen rabata da Aljanin dake tare da ita,yana kokarin jan mota ya waiga gefensa mutum ya gani Abraham ne zaune cikin suffarsa ta mutum hafeez ya hade rai yana kallonsa yace "malam lafiya?meya kawoka cikin motata yaushe ma ka shigo?"Abraham ya kauda kai gefe ya tamke fuskarsa tamau tamkar hadari ya kallesa yace "dik duniya babu wanda ya isa ya rabi husnah ya zauna lafiya matukar ina raye dan husnah matata ce,idan bakasan dawa kake magana ba to kasani ni Aljani ne ba mutum ba"hafeez ya zaro Ido nan da nan hantar cikinsa ta kada tsoro da furgici suka cikasa ya sake dago ido ya kalli Abraham gani yayi idanuwan Abraham kwayar idonsa ta koma bakinkirin babu fari a jiki yayi saurin runtse idonsa yana kokarin ambaton Allah wani abu daga idon Abraham ya fito ya nufi bakinsa ji yayi kamar an daure masa baki ya kasa magana jikinsa ya kama rawa Abraham yace "idan kanaso ka tsira da ranka da mutuncinka kayi gaggawar fita daga rayuwar matata idan ba haka ba nidakai artabun da zamuyi bazaiyi kyauba dan zan iya kasheka"cikin kakkausar murya yayi maganar yana karasawa ya bace....jikin hafeez ya jike da gomi ya tabbata maganar da husnah ke fada gaskiya ne tabbas akwai kura yayi shiru ya Kasa tada motar kansa ne ya soma ciwo kallon gefen motarsa yayi cikin tsoro bai gansa ba ya waiga baya bakowa sai lokacin bakinsa ya furta innahlillahi wa innah ilaihi rajiun,ayatul kursiyyu ya karanta ya tada motarsa yasa karatun kurani dakyar yayi revers yaja motar gumi kawai yakeyi yana tuki akan titi besan inda zashi ba karya motarsa yayi ya nufi gida kawai yadda yakejin jikinsa nayi masa yana gani dishi dishi..... ***** husnah ta Shiga wanka Momy ta shiga dakin jiki ba kwaro dik a tsorace take da kaya a hannunta ta ajiye akan gadon kalle kalle takeyi a dakin babu komi ta girgiza kai ta fita,.husnah ta fito daure da towel jikinta dik ruwa Abraham zaune a gefen gadonta juyowa yayi jin motsin fitowarta tana ganinsa ta saki murmushi farin ciki ya lullubeta shima murmushin ya saki ya taso ya karaso ya ruko hannunta tana kallonsa cikin kashe murya tace "ina kaje?"tadan turo baki yace "kafin in fada Miki inda naje yanzun dai bari in tayaki sa kaya ko?"ta jinjina masa kai yasa hannu ya cire towel din jikinta ya kasance ba komi jikinta tana tsaye kallon da yakeyi mata yasa kunya ta lullubeta ta rufe idanuwanta da hannuwanta cakk ya dauketa ya dorata akan cinyarta ya kai bakinsa kunnenta yacev"anfasa saka kayan haka nakeso inganki"cikin shagwaba ta tura kanta jikin Abraham tace "kana kallona kasa naji kunya sosai duba fa tsirara nake"ya cire hannuwanta daga fuskarta yace "bude idonki ki kalleni ni mijinki ne meyasa yanzun kikejin kunyata"ta bude idonta tana murmushi ta saci kallonsa ta gefe tace "nadaina"yakai hannu kirjinta yana shafawq a hankali yana kallonta kasan na kokarin shiga wuyanta yace "inason ganinki a haka kinyimun kyau sosai"ta kashe masa ido tace "dagaske?"ya jinjina mata kai yace "dagaske zaki rinka zama tsirara haka in kina tare dani?"tace "mai zai hana"yace to mike in gani ,ta mike tayi juyi hips dinta suka kada ya lashe bakinsa take yaji wata shaawa da bai tabaji dangane da ita ba ya tsurawa hips dinta ido...... daddy ne ya shigo da yaseer da Alhaji sidi cikin gidan sai faraa yakeyi a parlor ya tarar dasu innah mahaifiyarsa da kannensa da momy da hajiya hafsa gidan ya cika innah ta jefa masa wani kallo tace "sai faraa kakeyi an dauro aurenka da waccen tsohuwar kilakin kenan"daddy ya bata rai sam besan mai hajiya rabi tayiwa innah ba yace"haba innah meyasa zaki kirata da wanan sunan bayan yanzun ta zama matata?an daura aure yanzun"ummah hadiza ta jinjina kai kawai batace komiba "burinka ya cika badamasi ka auri matar kaninka ko?da sunan zaka riketa ko sanan kuma ta haifa maka yaya wanda baka dasu ko?"daddy ya sosa kai yasan innah cikin bacin rai rake dole ya bita a hankaki kalle kalle yakeyi cikin parlorn kamar mai neman wani abu momy na gefe ta sunkuyar da kai hawaye ya wanke mata fuska shikenan daddy ya auri hajiya rabi burinta ya cika kallon momy yakeyi tana hawaye ransa ya baci kukan ubanme takeyi kuma?mtsww yayi tsaki yace "ina husnah ne zainab banganta a nan ba ya kamata ta rinka zama cikin mutane"daddy ya tsaya, momy bata tankasa ba ummah hafiza ce ta nisa tace "tana ciki taje wanka yanzun ta shiga ba dadewa"daddy ya jinjina kai yace "yaseer zan tura maka kudi ka dauketa ka kaita siyayya mana?"yaseer ya kalli daddy ransa a bace innah tace "meye na bacin rai dan ance ka kai husnah siyayya ta siyi kayayyaki kai ba mijinta bane? to bari kaji tana sakin jiki ta koma daidai zaa gyara mata sashenta ta tare tunda da aurenka akanta"...momy dake gefe ta share hawaye tace a sanyaye "innah ai ya saki husnah"shiru parlorn yayi daddy ya kalli yaseer yace "kasaki husnah?"kallon da daddy keyi masa yasa ya kasa magana kawai cike da takaici badai ance yakaita shopping ba zaiyi amfami da wanan damar wajen batar da ita sai kawai ya fice,daddy ya girgiza kai yace "ta shirya da yamma suje tare ta zabi abinda takeso"hajiya rabi na makale tana saurarensu wato daddy hankalinsa na kan husnah ko?yana son yarsa Kenan lallai dole ta mike tsaye tayi maganinsu fitowa tayi sanye da gyale ta lullube kai daddy ya washe baki yace "sannunki ashe kina kusa".. "ehh nazo gaidasu innah ne"daddy ya jinjina kai yana kallonta shakar kamshin turarenta yayi nan da nan yaji yana neman burkicewa ta dago ta kallesa ganin yadda yayi tasan ya shaka ta cije lebe ta gaidasu innah wasarere innah tayi ta amsa ta kauda kai hajiya rabi ta mike a ranta tace "anyi mai wuyar tunda na auri Alhaji badamasi dik zakuzo hannuna zanyi maganinku"ta wuce daddy zarau zarau ya bita dukkansu salati sukasa.... husna na rungume a jikin Abraham yana wasa da nipple dinta tace "ya kamata insaka kaya inajin sanyi"ta shagwabe fuska yace "bangaji da gajinki a haka ba"yana shafa hips dinta ta jinjina kai tace "tou shikenan naji bari inzauna"ya girgiza kai ya dagata cak ya zaunar da ita gefen gado ya dauko kayan dake gefen gadon daya bayan daya yana sa mata tana dariya sosai tayi mugun kyau cikin kace milk colour dinkin bubu na momy ne sakamakon momy batada jiki yace"da yamma zamu fita ko?"farin ciki ya lullubeta ta mike tayi d'an tsalle tace "dagaske?"ya gyada mata kai yace "ki shirya zanzo mu fita mu zagaya gari muyi yawo"ta gyada masa Kai yace "yanzun kije su momy na jiranki"ta bata fuska har zai nufi kofa ya dawo yayi kissing dinta ya shafa gefen fuskarta yana fitq ya bace bude handle din kofar tayi ta fito duka suka bita da kallo "yanzun husnah dama kina ciki?ba bacci kikeyi ba wanan idon beyi kama dana wanda yayi bacci ba"tace "ehh ba bacci nakeyi ba nida Abraham ne"tsittt sukai a parlorn babu Wanda yasake magana momy ta kwalawa mai aiki kira tazo tace "kawowa husnah abincu"ta mike ta tafi kawowa shewa sukaji cikin gidan kawayen hajiya rabi ne suka hallara sunata sakin maganganu ***** tsaf muneeba ta shirya tayi mugun kyau wata jar atamfa ta saka streght skirt dinkin ya amsheta ta fito parlor sai kamshi take zubawa "ah ah ya naganka haka?ashe kundawo"yaseer ya dago jajayen idanuwansa yace "ehh nadawo tun dazun"yace yana kokarin kauda kai ta zauna gefebsa ta ruko hannunsa tana murzawa ya rufe idanuwansa tace "meyake faruwa kamar kanada damuwa"mikewa yayi kamar jira yakeyi cike da masifa yace"wai daddy ne yace anjima na shirya mu fita da husnah in kaita ta siyi kaya gashi har ya turomin kudi dubu dari biyar"zumbur muneeba tayi "ka fita da husnah fa?ka siya Mata kaya inji dadyn?"tace tana dafe kirji yace "ehh wallahi banason abinda zai hadani da yarinyar nan munee bana son ko ganinta na tsaneta"ajiyar zuciya muneeba taja ta sauke tace "sam ban yarda da ita husnah bace gashi likitan dazun ya tabbatar mana da yar daddy ce Amma ni ganinakeyi karya ne"yaseer ya kalleta kawai ya kauda kai yace "nima ban yarda ba neman yadda zanyi tabar gidan nan nakeyi"muneeba tayi murmushin takaici tace "yauwa ga shawara"da sauri ya kalleta yana gyara zama ya maida hankali tace"kodan ka cecu daddy daga fadawa halaka dan bamusan wacece bax ka cecu momy zainab da idonta ya rufe mai zai hana idan ka fita da ita ka barota a can?na tabbatar wani waje zatayi koda an tafi nemanta bazaa sameta ba kaga shikenan"jinjina kai yaseer yayi cike da gamsuwa yace"kin kawo shawara hakan zaayi kuma inaso insamu hafeez in kankara masa warning"ta jinjina kai tace "hakan nada kyau"ta dayki farin mayafinta ta yafa sai zuba kamshi takeyi can kasan zucuyarta tafarfasa takeyi wani irin kishi takeji yana taso mata saidai kwanciyar hankalinta daya yau idan ta fita bazata dawo ba"Allah Allah takeyi ta karasa sashen ummahnta ta labarta mata sanan ya kamata su koma wajen boka.... **** hafeez bayan yayi sallar laasar yana kokarin canja kaya ya fito jikinsa yayi masa sauki ummah ta shigo ta sameshi fuskarta a daure tace"ina kake shirin futa hafeez?yanzun ma can wajen husnar zaka?matar abokin naka"hafeez yayi murmushi ya dafa kafadarta yace "ummah inaso kibani goyon baya ki kwantar da hankalinki yaseer ya saketa baya sonta saboda yayi aure sana Aljanu ne suka saceta"ummah ta zaro ido hafeez yace "karkiji tsoro ummah Dan Allah kibani goyon baya"ummahnsa taja da baya cike da tsoro tace "ban yarda ba bazan taba Amincewa da kafada halaka ba hafeez kasan me kake fada kuwa to bari kaji bazaka daukomin masifa ina zaune lafiya ba zan fadawa mahaifinka yau zai dawo nasan kibazakaji maganata ba sanan bari kaji yanzun ma bazan barka ka fita ba"wani miyau mai daci hafeez ya hadiye yanawa ummah magiya bata sauraresa ba ta fice tana mita tsaye yayi yana tunanin furucun Abraham dana ummah kwarin gwiwa yasamu daga zuciyarsa dake karfafa masa gwiwa ya leko kanwarsa ce ke kallo a parlor ya waiga yaga ba kowa yayi mata alamu da ina ummah da hannunsa,da hannunta ta nuna masa daki can kasa tace "sallah takeyi kaje zance mata kana daki ka kulle kanka"ya jinjina mata da hannunsa ya fice tayi murmushi tabisa da kallo..... ****** karfe biyar na yamma Abraham ya dira a gate din gidan cikin kamannin yaseer sak har kayan jikinsa yana rike da makullin mota ya nufi shiga gidan su momy ne suka fito tare dasu innah zasu tafi ya tsugunna ya gaishesu innah ta kauda kai Abraham yace "momy husnah ta shirya?naga yamma tayi banaso inyi dare wajen kaita"momy tace "tana ciki a shirye take"tabishi da kallo innah tace "dan kwal uba da iskanci sai wani cin magani yakeyi ba wanda ya isa ya raba auren nan koya saketa saiya maidata"momy cikin takaici take komi ta kasaci sakamakon gabanta dake faduwa tunda aka dauro auren daddy da hajiya rabi..... Abraham na Shiga tana zaune tayi shiru jiransa takeyi taji takun mutum tana daga ido sukai ido hudu dashi farin ciki ya lullubeta tace "kazo?"ya jinjina mata kai tace "bari in dauko gyale"tayi saurin mikewa ta shige ciki ta bude wardrobe din momy gyalen abaya tayi tozali dashi ta dauka ta fito cike da farin ciki zasu fita da Abraham suka jero suka fito giftawarsu muneeba ta gani ta jinjina kai tayi kwafa tace "kinyi bye bye da gidan nan"..... yaseer tsaki yayi yana daki ya kalli agogo ya kamata ya fita ya dauki yarinyar nan ya fita da ita kafin daddy yayi fushi dashi mikewa yayi ya fada toilet dan yayi wanka..... ****** dukkansu jugum jugim suke a harabarsu sakamakon babu narjisu babu Abraham yaki zuwa inda suke balle ya saki narjisu kamar daga sama sukaga narjisu ta fita hayyacinta tsoro da furgici ya kamasu mahaifiyar Abraham tace "waye ya sakoki narjisu"narjisu ta kalleta fuskarta bakinkirin gashin kanta a hargitse har kasa fatar jikinta dik ta sale tace "nadawo....babu wanda ya sakoni da kaina nayi kokarin kwance kaina maamah"wani miyau mamah ta hadiye mahaifiyar narjisu cike da farin ciki ta rungumeta narjisu tace "ina Abraham "zuhraliyya kallon yadda narjisu idanuwanta ke canjawa tayi hakan ya tabbatar mata ta dawo da mugunta narjisu ta cugaba da magana tace "badai ni Abraham yayiwa haka ba?ya gama soyayya da husnah bazan zuba ido bil'adama tana soyayya da mijina ba"mamah tace narjis....kafin tayi magana narjisu ta bace..... hafeez giftawar motarsu husnah yagani ta gabansa mamakine ya kashesa ganin yaseer na tukin mota husnah gefensa suna farin ciki da faraa hafeex ya cije lebe yace "wato kishina kakeyi yasa bakaso in rabeta"sai kawai hafeex ya karya mota yabi bayansu husnah....... *WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE KI BIYA 300 KI KARANTA IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANRAMUM BAN YAFEBA* *KI BIYA 300 TA WANAN ACCOUNT DIN KI MALLAKI NAKI* 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK SHAIDAR BIYA TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN *IDAN BAKI BIYABA KIKA KARATAMUN ALLAH YA ISA!!!* *SLIMZY*✍🏻07042277401 15 Daddy bayan fitar Abraham da husnah Wanda ya gansu sun matukar dacewa da juna mikewa yayi ya tashi daga harabar gidan ya nufi sashensa dake ta gefe da wayarsa a hannu yana danno numbobin hajiya rabi, yaseer rike da wayarsa ya fito ya kalli agogo karfe biyar da minti sha biyar tsaki yayi idan bata fitoba Shi bazai shiga ya kirawota ba dan ko ganinta baya sonyi wanan da rabi mutum ce rabi aljana ya rasa dalilin dayasa tunda tazo gidan nan ko kwanciya yayi ya rufe idanuwansa ita yake gani baccin kirki jiya beyi ba daya rufe idonsa ita yake gani,minti goma sha biyar ya kwashe a tsaye bega husnah ta fito ba ya fito da wayarsa yayi dialing number momy bata shiga ba shikam bayaso ya shiga gidan,juyawa yayi yaja tsaki tunda bata fitoba nasan abinda zanfadawa daddy,ya kamata yaje gidan ummahnsa ya sanar mata halin da yake ciki a wanan gidan,fita yayi motarsa a kofar gida yayi parking ya buga mota yabar kofar gidan yana kokarin kiran muneeba, muneeba manne da mahaifiyarta a kuryar gado hajiya rabi ta zubo rushin wuta a kasko sun rufe kofa ta zuba turare tana turare jikinta da hayakin da boka ya bata muneeba ta toshe hanci tace "ummah turaren nan fa wari gareshi"hajiya rabi daga cikin zani data lullube tace "kece kikejin warin ni banaji wanan warin a wajen Alhaji kamshi zaiji infada miki yau saidai in bamu hadu ba"murmushi muneeba tayi hangen wayarta tayi tana haske tayi saurin dubawa kiran har ya tsinke tace "yaseer ke kirana nasan sun fita da shida makirar yarinyar nan ta tafi kenan bari in tashi ma inje in duba sashen momy"cikin zumudi take maganat hajiya rabi ta fito ta kakkabe zani ta fito da wani turare tayi inserting ta shafe jikinta dashi jinjina kai muneeba tayi ta fice, karo sukai da momy a hanya tace "barka da yamma momy "momy ta kalli muneeba yadda take faraa taji bata yarda da itaba tace "idonki kenan sai yanzun nake ganinki?"sosa keya tayi tana leken dakin momy,"lafiya dai muneeba" "lafiya lau momy nadauka yaseer na nan ne dan nabaroshi gida yace zaizo ya dauki husnah su fita"momy ta kauda kai tana kokarin wucewa tace "tun dazun ya dauki husnah suka fita ai sun dade da fita"farin ciki ya lullube muneeba kamar ta kira yaseer amma ta fasa Dan bataso ya ganota jikinta na rawa ta wuce bata sake magana ba momy ta bita da kallo tana girgiza kai cike da takaici.... ****** hannun Abraham cikin na husnah yana tukin mota ta kwantar da kanta jikinsa a kafadarsa tace "kasan me wani nishadi nakeji wallahi kamar kada mu koma gidan nan"Abraham ya shafa gefen fuskarta da hannu daya yace"Ah ah zamu koma mana me zai dameki bayan ina tarw dake husnah"zumbura baki tayi tace "tafiya fa kakeyi saidaib inka dawo ni nan da can banason katafi ka barni"dariya yayi cikin shaukin soyayya yacev"husnah kenan kin manta ni Aljani ne?"ta dago kai gabanta yadan fadi yadda ya kira kalmar aljanin ya girgiza ta dikda har yanzun bata gasgata menene aljaniba menene mutum ba yaga tana kallonsa ya jinjina mata kai yace "Aljani idan yaso zai shiga jikin mutum ya zauna, kasantuwar ni aljanine yasa ko bana tare dake kikejin alamuna a tattare dake koda baki ganina sau da yawa nakan zo baki ganniba musamman idan naga su momy"tayi ajiyar zucuya tace "amma meyasa ni Bana iya shiga jikin mutum"dariya ta bashi ya gimtse dariyarsa bayaso ta fahimci cewar aljani abun tsoro ne yace "saboda keba aljana bace ke mutum ce shine banbancin mutum da aljani"tadan tsorata saidai ta karajin sonsa tinda har yana shiga jikinta?murmushi tayi tace "nakara sonka tunda har jikina kana shiga"ya girgiza kai yayi mata trowing kiss yace cab'e ta sheke da dariya hafeez na biye dasu ya karya kwana ya shiga katuwar wata plaza yayi parking mota hafeez a gefen titi ya parker yadda suka ruke hannu da yaseer yasa shi hadiyar wani mugun miyau take yaji kishi ya baibayesa wato yaseer dama yaidararsa yakeyi?dama yanason husnah? dariya husnah keyi hannunta cikin na Abraham wadda kamanninsa a idon mutane yake sak yaseer a idon husnah kuwa mijinta take gani gwanin shaawa suke jerawa sai kallonsu akeyi faraa husnah keyi fararen hakoranta da suka jeru suka bayyana gumi ne ya gama karyowa hafeez ya koma mota,ta jikin glass din shiga plaza husnah taga wani mutum gefenta mai mummunar kama fuskarsa bakinkirin hakoransa na tsakiya kanana na gefe da gefe masu tsawo ta saki razananniyar kara ta runtse ido Abraham ya kalli kansa a madubi yasan shi ta gani ta madubi sakamakon aljanu basa rikida a madubi ta jikin madubin ya hangi hafeez a cikin mota wato yana biye dasu yayi saurin tallabota idanuwanta a rufe mutanen dake cikin wajen sukai cirko cirko tana nuna madubin idonta rufe tace "dodo ...... Abraham dodo nagani a kusa dani bakai nagani ba"hankalin Abraham ya tashi ya tallabota yana kallom fuskarta yadda ta runtse ido cike da tsoro yace "ba dodo bane ki bude idanuwanki bude kigani bawani dodo kinji matata karki sake kallon madubin tunda dodo kike gani"ta bude ido a hankaki tana kallonsa ya zura mata ido da weni irin kallo mai narkar da zuciya tace "kaima ka gani ko?"yace "nagani tashi ammmm mike to"ya tallabota da kyau ta mike ya gyara mata takalmin idanuwanta ta runtse bata kalli glass dinba suka shige ciki bin wajen da kallo tayi yace "to ki zabi kayan dik da kikeso zan siya miki kinji?"tsalle tayi ya ruko hannunta yace "kiyi murna ina tare dake a koda yaushe ki zaba zan fita zan amsa wayar maamah"ta jinjina masa kai ta shiga bin ko ina da kallo ya fice tsaye yayi a kofar plazar yadda wajen ke kokarin yin DUHU a idanuwansa ya tabbatar da narjisu tana wajen yanaji a jikinsa bin ko ina da kallo yakeyi be gantaba amma he can feel her presence a wajen jikinsa ya kama rawa yace "wato sun kwanceta Kenan"yayi kwafa ya koma ciki hafeez kuwa kallon yaseer yakeyi cikin mamaki, kwando take turawa taji an rike kwankwasonta kamshin turarensa ya bugi hancinta ta kallesa da wani irin kallo da saida yaji yarrrr tayi masa kyau sosai yacev"munzagaya in tayaki"ta jinjina masa kaim.... ****** mahaifiyar yaseer shiru tayi tana fuskantarsa kannensa yan biyu guda biyu mata suna gefe ta nisa tace "yaseer ka tabbatar da maganar da kake fadamun gaskiya ne?idan itadin ba yar Alhaji badamasi bace meyasa gwajin jini ya nuna haka?"yaseer ya dago jajayen idonsa cike da damuwa yace "momy nifa ina zargin yarinyar nan aljana ce kawai ba mutum ba sanan babban abunda kedamuna yadda ake hadani da ita wai ni mijinta ne tayaya na zama mijinta ai nafadawa momy idan mani mijinta ne nasaketa" tsawa momynsa ta daka masa tace "kai yaseer kana hauka ne?to baka isaba idan ma kasaketa dole ka maidata idan kuma baka maidata ba to dama babu idda akanta tunda baka kwanta da itaba amma iname gargadinka karkazo kanamun kuka"gumi ya karyowa yaseer ganin yadda momy ta hakikance yace "momy kukan me zanyi miki nida bansanta ba"momy ta girgiza kai mamakinda al'ajabin yaseer ya cikata tace "yaseer anya kanka daya kuwa anya kana cikin hayyacinka idan ban mantaba ranan aurenka da muneeba kuka kazo kanayi akan kar a aura maka muneeba kanajina jikinka husnarka zata dawo yanzun kazomin da wani zancen banza kana nunamin kamar bakasan husnah ba?"ya kauda kansa gefe ta tsura masa ido sai gumi yakeyi yana tura kai gefe ta jinjina kai tace "tashi katafi zanje wajen malam ya bincikamun idan aljanu gareka su sakeka tin wuri amma kasani Ka tafka babban kuskure tashi kabani waje yau din nan bazaa kwanaba idan nayi sallahr magriba zansa driver ya kaini gidan malam inji inda matsalar take shashasha tashi kabani waje kuma zanzo gidan inga husnar inyi magana da zainab"yaseer ya mike yau mahaifiyarsa dake mugun sonsa itace ta koresa akan husnah?ya Kai kofa ya juyo harara momy ta watsa masa ya fice.... ****** ana kiraye kirayen sallahr magriba husnah da Abraham suka fito da siyayya niki Niki wanda ya mugun kashe mata kudi hafeez na ganinsu ya kwantar da kai a mota kada yaseer ya gansa Abraham kuwa kada kai yayi ya bude boot yasa kaya husnah ta shiga yaja motar, Allah Allah yakeyi yaje ya ajiyeta ya tafi duniyarsu neman narjisu suna isa ya rike kayan suka jera suka Shiga ciki momy tayi alwala tace "yanzun nake cewa shiru"husnah sai faraa takeyi wucewa tayi da kayan dakinta Abraham yace "bari inje inyi sallah momy"ta gyada masa kai ta bishi da kallo ya fito ta window muneeba taga giftawarsa tacewa ummahnta "ummah yaseer ya dawo bari inje"ta mike cike da zumudi"ta fice Abraham na fita ya bace, yaseer ne yayi parking motarsa a waje daidai nan hafeez ya karaso da sauri yayi parking ko makulli bai cireba ya sha gabansa yaseer ya hada rai yana kallon hafeez, tuntsirewa da dariya hafeez yayi yana kallonsa ran yaseer yayi mugun baci yace "lafiya ni mahaukaci ne kakemun dariya ko haukar budurwarka ta soma shafarka ne?" "aikam budurwarmu zakace yaseer ashe dama son husna kakeyi yasa kakemun barazana akanta har kake ikirarin in fita daga rayuwarka?na shaida hakan tinda yau na ganku ido da ido kaida husnah kunje shopping kuna tafe kuna soyayya cike da nishadi"dammm gaban yaseer ya Fadi kallon hafeez yakeyi galala ganin hafeez babu wasa a idanuwansa yasa yace"ni kuma ta yaya ta ina?nidin kagani badai niba kadaiji labarin daddy yabani kudi in kaita shopping ka fito ka fadi haka ba kace ka ganmu tare ba don ni ban fita da ita ba" "karya kakeyi yaseer niba makaho bane tare na ganku da ita kasani rungumar husnah ko fita da ita shopping bashi zaisa indaina kaunarta ba dan soyayyarta a jinin jikina take kuma kasani haramun kakeyi dan ba aure a tsakaninku"hafeez ya gifta ta gefensa ya wuce cikin gida yabar yaseer baki bude yana bin hafeez da kallo cike da takaici da bakin ciki ya nufi gida cikin sashen su yayi karo da muneeba tana haduwa dashi ta fadada murmushinta shima murmushin yayi mata suka jera tace "yanzun naganka ai a dakin momy ta window injidai ka ajiyeta inda bazata dawo mana ba ko?"dammm gabansa ya fadi shi kuma?ta cigaba da magana "kayi shiru ai naga fitarku nayi hamdala nagodewa Allah mun rabu da Allah kakai"taji yayi shiru tana kokarin bude kofa yasa kai ya shiga ya zauna jagwab a kujera tacev"yadai ya naga kayi shiru meyafaru ni baxan fadawa kowa plan dinmu ba saboda taimakon momy da daddy kayi"girgiza kai yayi yace "muneeba ni banje ko ina da husnah ba hasalima na Dade ina jiranta a waje batazo ba nagaji na buga motata natafi gidan momy"zaro ido tayi tana masa wani kallo "lallai yaseer karka maidani wata mara wayau da hankaki mana ko kuma baa hayyacina nake ba?da idona naganka da wanan kayan fa?"tana nuna yaseer wanda yayi tsuru tsuru cike da tsoro yana kallon muneeba dake kunfar baki ya kasa magana sai kawai ta fashe masa da kuka tace "shikenan sonta kakeyi kaki kafito kafadamun gashi ka fita da ita ka kasa batar da ita kamar yadda kayimun alkawari?"tagumi yayi jikinsa a mace ya kasa motsawa shashekar kukanta yasa ya zabura ya bita bedroom.... *****husnah na zaune gefen gado tana bubbude kaya momy ta shiga tana bun kayan da kallo tace"yanzun sai akai laces da atamfofi dinki ko husnah?"husnah ta jinjina mata kai momy ta girgiza kai cike da kaunar yarta ta ruko hannunta tace "muje ki gaida yayanki hafeez yaya hafeez"husna ta maimaita "hafeez "a bakinta taji sunan ya Mata dadi hafeez na zaune yana daddana waya a parlor husnah ta daga labule ta tsaya tana kallonsa a hankali tace "ina yini yaya hafeez"da sauri ya dago yana kallonta cike da shauki ya kasa boye farin cikinsa husnah ta kirasa da yaya ya mika hannu ya yafitota yace "taho nan".....ummah ce ta kira wayarsa nan da nan ya bata rai shikenan yasan nemansa takeyi be dauki wayar ba yace "ya kike!"ta jinjina kai tace "Alhamdulillah "tana zaune a d'arare momy ta wucesu ta shige dakinta ta tada sallah yacev"husnah ki saki jikinki dani kinji?ni yayanki ne ko?"ya yyada masa kai hade da ajiyar zucuya take taji ya kwanta mata a rai zata rinka magana dashi yana tambayarta tana amsawa har momy ta fito ta samesu yayi sallama da momy ya tafi, momy na zaune tana jiran shigowar daddy har goma na dare bai shigo ba taga wucewarsa sashen hajiya rabi ta tabbatar yana can ta jinjina kai kawai can kasan zuciyarta nayi mata zafi.... ***** karfe dayan dare husnah ta juya daga gado taji tanajin fitsari da sauri ta mike dakin tana yana juya mata ta murza idanuwanta taga yadda dakin keyi tsoro ya cikata Taja da baya inuwa tagani ta gefenta ta wanan gefen alamar mutum ne a gefenta da sauri ta waiga tace "Abraham...."shiru tayi tozali tayi da mace da bakaken kaya gashi ya rufe mata ido ta sunkuyar da kai wani mugun miyau ta hadiye bakibta na rawa tace "wace....ce"dago kai tayi gashin ya baje a bayanta ta xaro mata idanuwa suka firfito waje ta bude bakinta wasu hakora ta gani masu tsayi sun canja Kala sak horo ta daga hannuwanta taga wasu kumbuna zako zako farare masu ban tsoro dakin na juya mata wata iska na kadawa, cikin wata irin murya tace "narjisu....narjisu ce husnah nadawo gareki"husnah bakinta na rawa kamar mai jin sanyi tace "narjisu.......narj"sai kawai taga ta malkwaye ta rikida ta koma narjisun data sani haske ya bayyana cikin dakin ta harde hannuwanta a kirjinta tace "kin tabbatar da nidin narjisu ce?"jikin husnah na karkarwa ta kasa magana, "ki rabu da mijina Abraham idan kinaso ki zauna lafiya idan kuma ba haka ba saina hanaki zaman lafiya sai rayuwarki ta zame Miki DUHU bakin kirin Wanda zaki kasa ganin haske"gumi ne yake zubowa husnah cikin tsoro take narjisu ta rikida ta koma yadda tazo mata dakin ya shiga juya mata winduna suna budewa suna rufewa nan da nan husnah ta shiga waige waige ganin komi na dakin na sauyawa ta Dafe kanta ta runtse idanuwanta ta kwalla kara zabura momy tayi daga kwanciyar da tayi tace "husnah!!!!"ta nufi dakin husnah aguje...... *LITTAFIN DUHU NA KUDI NE KI BIYA DARI UKU300 KI KARANTA IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN ALLAH YA ISA* GA MAI BUKATAR BIYA YA TURA 300 TA WANAN ACCOUNT DIN 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK SHAIDAR BIYAN KUDI TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA NUMBER *SLIMZY*✍🏻 16 momy rike husnah tayi sosai tana kokarin tofa mata addua taji an riketa ta matukar tsorata ta dago bataga kowa ba ga duhu daya gauraye dakin hannunta tasa tana laluben wayarta takasa dauka hannunta sai rawa yakeyi harshenta yakasa motsi dik yadda taso tayi addua gani tayi dakin itama Yana juya Mata wani haske ne mai kama da kibiya ya haska dakin husnah ta bude idanuwanta shabe shabe da hawaye sukai ido hudu da narjisu cikin suffarta ta mutum husnah hawaye nabin idanuwanta ta yunkura ta mike dikda yadda tsoro da furgici ya cikata tace "kece kike furgitani?meyasa kike furgitani?"cikin daga murya husnah ke magana tana kallon narjisu wadda ke sanye da bakaken kaya gashinta baje a bayanta ta harde hannuwanta a kirjinta sakyau tace "lallai bil'adama dama kunada karfin hali dik yadda nake kallon kirjinki na bugawa saboda tsananin tsoro har kinada damar da zakiyimun burga da kurari tou bari ki gani"ta dago hannuwanta da kumbunanta masy tsayi ta waresu wuta take fitowa dashi tanayo kan husnah sai taga wutar ta mutu ta fusata ta ware idanuwanta bakake kirin tace "idan har baki rabu da Abraham mijina ba saina nakasaki zan koma rayuwata dake"hushna tace "bazan taba rabuwa da Abraham ba saboda abraham mijina ne infada miki kuma na rayu dashi na ginu da tsananin soyayyarsa koda yake aljani inasonsa ina tsananin kaunarsa bazan iya rayuwa babushi ba"narjisu tace "lallai husnah bakisan meye aljani ba ko bakisan Abraham abun tsoro bane yana zuwa miki a suffar mutum ne amma bari in nuna miki"husnah cikin tsoro take kallon yadda kwayar idon narjisu ke canjawa can ya koma jajir yana fitar da wani wuta da walkiya momy tsananin tsoro yasa ta sandare bata ganin komi face maganganun da husnah keyi sun matukar furgitata hakanvyasa ta sabdare a zaune batasan fitsari na fita daga jikinta ba yar data haifa ce take magana da aljanu take ikirarin bazatavrabu da aljaniba saboda ta ginu da soyayyarsa, haska mata jikin bango narjisu tayi take bangon ya tsage wani kurgumin daji ta gani mai bishiyoyi Abraham tagani cikin yadda yake zuwa mata a take ta zaro ido Abraham tace bakinta na rawa can taga yayi girgiza ya rikida ya koma katon mutum mai ban tsoro ji tayi cikin dajin yana magana yana fadin "narjisu......narjisu!!!!!dik inda kike ki fito idan baki fitoba na kamaki da hannuna saina kasheki"damm gaban husnah ya rinka faduwa kanta bya juye dakin ya shiga juya mata kanta ke sarawa kamar zai rabe biyu ta yanke jiki ta fadi ji kake rammmmm ta fadi kasa momy ta zabura tayi kanta tana girgizata 'husnah husna husnah kirashi "sai numfashinta dake sauka sama sama narjisu na tsaye akanta tana ware hannuwanta tana kokarin zuba mata wani bakin abu dake fitiwa a hannunta daya zuba a jikin husnah sai taga ya tarwatse tayi kwafa aikin Abraham ne tasan shine ya zuba mata dafinsa da siddabarunsa yasa dik yadda taso watsa mata ruwan ciwo bazata iyaba ta bace jin alamun Abraham a hanyar tahowa wajen husnah..... rungumeta sosai momy tayi tana hawaye jikin momy rawa kawai yakeyi a hankali husnah ta bude idanuwanta ana kiran sallahr asuba ta kalli momynta tace "Abraham baizo ba momy koh yaushe zaizo karya rabu dani inasonsa bazan iya rayuwa babu shi a tare daniba soyayyarsa tayu gini tayimun tsatsa a zucuyata"momy ta girgiza Kai tace "husnah Abraham ba mutum bane irinki ba mutum bane shi aljani ne kuma babu rayuwa tsakanin mutum da aljani dan haka dole zaki rabu dashi "idanuwan husnah suka kankace tana ma momy wani kallo gani tayi kawai ta fice a dakin tabar mata dakin momy ta jinjina kai tace "tabdijan ina cikin jarabawa"momy na kiran husnah ko waigenta batayiba ta yunkura ta mike ta nufi dakinta alwala ta dauri tazo ta shimfida dadduma ta tada sallahr asuba, da duhu a harabar gidan ga tsananin sanyi na asuba da takejin haka ta tsaye a harabar gidan tana bin ko ina da kallo wasu hawaye masu zafin gaske suke zuba a idanuwanta can gefe ta zauna a kujera, tun daga nesa Yaseer ke kallonta a tsorace ya fito da jallabiya a zahiri shi take kallo amma sam hankalinta baya jikinta zuciyarta na can wani waje ya furgita ganin ta cikin wanan yanayi tsaki yaja har ya kai gate ya dawo yace "ke mai kikeyi a nan?"ko gezau batayiba batasan yanayiba bata motsaba ya sake magana da yar tsawa yace "mai kikeyi a nan?"ganin hawaye a idanuwanta yasa jikinsa yin Sanyi wani mugun haushinsa takeji yadda yake kallonta kasam zucuyarta kamar ana hura Mata wutar son Abraham tace "babu ruwanka dani ka kara gaba kabarni a nan ina jiran masoyina sanyin idaniyata"tsaki yayi ya tura kofar gate sin ya fice, Abraham na tsaye yana kallonta ya durkusa a gabanta wata iska taji mai dadi tana kad'ata jikinta ya sauya nan da nan taji wani sanyi ta bude idanuwanta ta gansa a gabanta ta mike ta tsaya ya rike kunnuwansa alamun ban hakuri ta girgiza kai tace "wai zan rabu dakai?"ya girgiza mata kwi yace "babu abinda zai rabani dake husnah,duk runtsi koda zan rasa Raina muna tare "ta girgiza masa kai tana kuka tace "wai dole in rabu dakai saboda mutum da aljan basa rayuwa tare momy tacemun dole in rabu dakai sanan jiya daddare naganka a cikin daji cikin wata iriyar kama"jijiyoyin kansa ne suka firfito yacev"tabbas ni kikagani a kamata ta ainihi,husnah nidin abun tsoro ne ni jinnu ne ba mutum ba zan iya rikida in zama dik abibda nakeso a lokacin dana gadama zan iya zama komi in kuma dawo yadda nake kamannin nan nawa da kika gani ba haka kamannina suke ba idan kinaso in sauya kamanni zuwa dan uwanki zan iya zama nasan zako fara jin tsorona ko?"yana fadin haka ya juya baya yana juyowa taga ya koma yaseer sak saidai muryar bata yaseer bace muryarsa ce gabanta ne ya tsananta faduwa idanuwa waje take kallonsa"ya lankwashe ya koma kujera a kusa da ita da sauri taja da baya tace "Dan Allah ka dawomin yadda kake"a sanyaye tayi maganar ya mike daga kujerar taga ya koma kamanninsa yana kallonta yace "kinfara tsorona ko?"murmushi tayi tace "yanzun naji inason zama dakai na tabbatar da ba halittarmu daya ba amma kasantuwar Allah ya halicceni da kaunarka bashi zaisa in rabu dakai ba"wani dadi ne ya lullubesa baiyi tsammanin husnah zata amince dashiba dan narjisu tayi hakan ne dan ta shiga tsakaninsa da ita, jeroea sukayi tana harde da hannuwanta shima yana kallonta cikin shauki cikin harabar gidan,gari yayi shaaa haske ya bayyana yaseer yadda take magana tana fari da ido yasa ya saki baki yana kallonta cike da mamaki harta wuce ya nufi sashensa "nayi kewarka sosai jiya banyi bacci ba"ya kashe mata ido suna shiga sashen momy,kallo momy tabi husnah dashi yadda take tafe bakinta na motsi Abraham ya kalli momy yace "kinga momy tayi sallah kinyi sallah kuwa?"ta girgiza masa kai ta kalli sashen da momy ke zaune idanuwanta kirrr akan husnah tana mamaki da al'ajabi husnah ta harari momy ta wuce Abraham yace "kina fushi da momy ko?"ta gyada masa kai tace "ko waye zai nemi rabani da kai zan kulla gaba dashi"suka shige daki husnah ta rufo kofar jin alamar key momy taji husnah tasa ta yunkura ta mike bataga fitowar daddy ba alamar yaje masallaci yana sashen hajiya rabi..... tube rigarsa Abraham yayi ya zauna a gefen gado husnah cikin shauki ta jingina da jikin bango tana kallonsa wani kaunarsa takeji na ratsa sassan jikinta ya Bude mata hannuwa yace "taho nan yau tare zamuyi wanka"tayi tsalle ta taho aguje ta fada jikinsa ya rungumeta ya cijeta a kunne tayi yar kara momy ta zabura taji ta kyalkyale da dariya momy ta koma ta zauna, tubeta yayi yace "banace inason in rinka ganinki tsirara ba inaso in rinka ganin wadanan ya shafi mazaunanta ta fada jikinsa tace "muje muyi wankan"ya tura harshensa cikin kunnenta yana karmadawa tana dariya yana murza ka nonuwanta haka suka shiga ya kalleta yace "bayin nan yayi mana kad'an"ta ware ido tace "yanzun ya zaayi?"yace "Bari kigani"yana manne da ita a kirjinsa tana kallonsa cikin shauki idanuwansa wani abu zirrr ke fitowa yana bin ko ina da kallo taga kamar almara kalar dake cikin bayin ta canja katon bahon wanka cike da ruwa cikinsa kalar bayin yayi mugun mata kyau tacev"kaiiiii"ya sa hannu a bakinta yacev "shhhhhh"ya dauketa cak bataji shigarsu ba ganinta kawai tayi kwance a kirjinsa yana shafa kanta suna cikin ruwan dumi hannunsa Daya na kasan mararta yana mata wasa wani dasi da shaawarta ce suka cikasa lokaci yayi da zai kwanta da ita yasani idan ya kwanta da ita yasan tabbas bazata taba son wani d'a namij ba bazata taba rabuwa dashiba da zarar ya kwanta da ita ciki zai bayyana yadda babu wani da namiji da zai kaunaceta hakan yasa ya rungumeta ya rufe idanuwansa Yana shafata cikin ruwan wanka tana sauke wani irin numfashi a hankali bananarsa ta mike.... ****** Daddy ya fito daga sashen hajiya rabi suna tafe tare kamar daga sama yayi tozali da momy mahaifiyar Yaseer yace "ah ah hajiya saude daga ina kike haka da sanyin safiya?"da hijab jikinta da carbi tace"sammakon fita nayi dan ban yarda da lamarin yaseer ba jiya yaje gidana yana fadamun zai saki husnah to ban amince ba ban yarda ba"rasss gaban hajiya rabi yq fadi muryar hajiya saude momy taji sama sama ta fito tace "lafiya!"hajiya saude tayiwa hajiya rabi wani kallo Wanda saidav ta girgiza sanan ta wuceta tacw "muje ciki ina husnar?"momy ta nuna mata daki rufe tacw "tana ciki hajiya saude fushi takeyi ta rufe kofa ina cikin matsananciyar damuwa husnah auren aljani takeyi" hajiya saude ta nisavtace"nasan komi daga gidan Malam nake yabzun dai ina yaseer?dik inda yake yazo yau zan dawo dashi hayyacinsa dan baya cikin hankalinsa kuma dole ya karbi auren husnah ko bayaso ballantana yanaso"gaba daya momy ta zama cobfuse bata fahimci mai hajiya saude ke nufi ba hajiya saude ta kira wayar yaseer bata shiga ba ta zauna tacw "zaizo yasameni"momy jiki ba kwari daddy kuwa tuni hajiya rabi tajashi sun koma ta fashe masa da kuka cike da kissa tace"zuba ido zakayi kana kallon tashin hankalin daya tunkaro mu wanan makircin hajiya zainab ne ita tahada saboda dama batason auren muneeba da yaseer tayi haka ne dan hajiya saude ta raba aureb ta aura mishi husnah tunda ita wanan marainiya ce"ta fashe masa da kuka wani abu yajeji cikin jikinsa ji yakeyi akan hajiya rabi babu abinda bazaiyi ba tana sharar hawaye tana satar kallonsa cikin sassarfa yace "mai kikeso ayi yanzun menene?fadamun kome kikace ayi shi zaayi.... yaseer tsugunne gaban muneeba fushi takeyi dashi yana faman lallashinta yace "nayi miki alkawari yau zan saketa zan rabu da ita idan daddy yaki ma zan daukeki mubar gidan inhar zaki daina wanan fushin dani nina wahala nagaji jiya zuwa yau kadai dik na galabaita na Shiga yanayi an hanani zumata"ya nuna da hannu tayi murmushi ta dagosa ya runtumesa sosai yayi kissing kumatunta tanajin tsananin son yaseer da kishinsa kira ne ya shigo wayarsa yana dubawa yaga momynsa da sauri yadan kauda muneeba ya dawo da ita cinyarsa ya dauka yana sassarfa yace "hello....ina kwana momy"batare da ta amsaba tace "kazo kasameni sashen hajiya zainab tun sassafe nake gidan bansamu wayarka ba"wani miyau ya hadiye yaji ta datse wayar ya kalli muneeba yace "momy tazo muje ki gaisheta tana sashen momy"saida taji wani raaas take jikinta ya kama rawa ta wuce daki tana neman hijabinta cike da tsoro take haka tabi bayansa a hankali husnah takejin wani dadi yana ratsata dikda zafin da takeji a jikinta sakamakon yadda Abraham yake shiga jikinta cikin wani irin salo na soyayya tayi wani nishi ya rufe bakinta da bakinsa yana tsotsan harshenta ta runtse idanuwanta tana karbar sakonsa...... *WANAN LITTAFIN MAI SUNA DUHU NA KUDI NE WANDA YA KARANTA BAI BIYANIBA ALLAH YA ISA* 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI KI TURA KUDI TA WANAN ACCOUNT DIN TARE DA SHAIDAR BIYA 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK SHAIDAR BIYA TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN *SLIMZY*✍🏻 17 husnah kankame Abraham tayi tanajin wani zafi har cikin kwakwalwarta lokacin da yake kokarin kutsawa jikinta hannuwansa na rike da nipples dinta ya runtse idanuwa wani irin dadi yakeji na ratsashi yar kara tayi yayi saurin bude ido ta matse kafafuwanta ta jike da gumi yace "menene husnah in kyaleki ko kinajin zafi? husnah wanan abun da zanyi miki shi kadai ne zai zama katanga tsakaninki da dik wani bil'adama dan uwanki da zaa nemi rabani dake banaso inrabu dake koda na kasance aljani na jarabtu da tsananin kaunarki"idanuwansa a rufe yake maganar yana mulmula nipples dinta jikinta ne ya kana rawa kamar mazari yasa ya janye jikinsa yana sauke numfashi ta dago idanuwanta da sukai jajir yadda takejin azaba a kasanta a haka bai shiga ba kallonsa tayi daidai nan ya dago jajayen idanuwansa ya dora akanta a hankali ta motsa ta kara shigewa jikinsa tace "zafi kaji idan bazakayimun da zafi ba kayi na amince matukar hakan zaisa bazan rabu dakai ba Abraham koda ka kasance kaidin ba jinsina bane amma gabaki daya rayuwata na tasone da kaunarka da soyayyarka"tausayinta ya kamashi wata irin shaawarta ke taso masa saidai yana hango tsantsar azaba a kwayar idanuwanta ya dagata cakk ya fito da ita daga cikin ruwan tana kallon yadda lokaci daya kamar magic ya zuba musu wanan kayan alatun a bayi yadda ta tsaya zata fadi ya tallabota ya hura iska a kasa saiga katifa mai laushi siririya ya kwantar da ita ya bude kafafuwanta yana kallo har jini ya soma fitowa jikinta a matse yake sosai ya dago ya kalleta tausayinta ya kamasa ya hura mata iska a hq dinta ta runtse ido nan da nan ta nemi zafin ta rasa ya tallabota yace "da zafi?"ta girgixa masa kai tace "kaga zafin ya tafi"ya mika mata hannu ya d'agota yace "tou zo muyi wanka"ta tura baki tana kallonsa sam bata yarda da yanayinsa ba tana kallon bukatarta a kwayar idanuwansa tunda yake da ita bai taba nuna zai kusanceta ba sai yau dik yadda take shaawarsa gashi yau ya nemeta tausayinta ya hanashi ta rungumesa ta baya cikin shagwaba tace "shikenan ka fasa?"ya shafa gefen fuskarta yana jin tausayinta da tsantsar kaunarta bayajin zai iyayin abinda zataji ciwo ko ya takurata dikda tasan shi aljanine amma ta amince take kaunarsa take rayuwa dashi.....ruwa ya kunna shower ya janyota suka shiga suna tsaye ya rungumeta sosai ruwa na zuba a jikinsu suna rungume da juna gashin kanta ya jike sharkaf a fuskarsa yana shafata zuwa cibiyarta tana kara kwanto masa dibar ruwa yayi ya watsa mata tayi yar kara.... daidai nan momyn yaseer ta kalli momy tace "yadai naji husnah na yar kara can sukaji dariya"daddy ne ya shigo dakin da hajiya rabi fuskarsa a daure ya tsaya yanayiwa momy wani kallo cike da tuhuma hajiya saude tace "lafiya kake cika kana batsewa haka Alhaji badamasi"daddy zaiyi magana yaseer ya shigo can kasan makoshinsa yacev"Assalamu alaikum"ya tsugunna yace"daddy ina kwana" "lafiya kalau yaseer ya kwanan muneeba ina muneebar"sai Gata ta shigo sanye da hijab ta tsugunna ta gaishesu dakin yayi shiru can ta cikin dakin husnah sukaji an kyalkyale da dariya sai daddy ya kalli momy yace "husnah ita dawa take dariya"momy bata kaiga bashi amsaba suka jiyo sautin muryarta tana fadin "nidai nidai kabari kadaina"cakulkuli Abraham yakeyi mata,daddy yace "naji kamar tana ya daina shi wa" cikin takaici momy tace "mijinta Aljani mana"....a razane yaseer ya kalli momy daddy sandarewa yayi tsaye yace "aljani kuma"momy ta jinjina masa kai tace "ehh aljani daddy jiya hk muka kwana da ita inaji daga can wajen aljanun wata ta biyota ko narjisu?"bata rufe bakiba sukaga husnah ta fito kanta jike da dan kwali a hannu aguje tana dariya sosaj alamun an biyota Abraham ne ya bisu da kallo basu ganinsa ita ke ganinsa tana nunasa, momyn yaseer tace "tabdiban akwai babbar matsala kuwa saidai akwai maslaha"daddy yace "menene maslaha saude"yanayi yana satar kallon husnah ta shige kitchen tana dariya, hajiya saude ta kalli yaseer tace "sau nakeyi ka maida aurenka da husnah inaso itama ta tare a matsayin matarka tunda ta dawo tun tana kankanuwa aka baka aurenta gata yanzun ta dawo inaso ka aureta ka maida aurenku yanzun"damm gaban yaseer ya fadi yana kallon momynsa Ido cikin ido nan da nan gumi ya soma karyo masa yayi kasa da kai yace "momy nifa bansan wani aure dake tsakanina da husnah ba ga matata a gefena ku kuke maganar aure bansaniba sanan yanzun ta yaya zaace in aureta bayan kuna ganin auren aljani ne akanta", tsawa momy ta daka masa nan da nan yayi shiru tace "karya kakeyi ba aljaniba ko ifiritu ne take tare dashi baka isaba saboda ka mance sabda kake mana kuka koda yake ba laifinka bane ga mai laifin nan sun juyar maka da kwakwalwa"ta nuna hajiya rabi, daddy yace "dakata hajiya saude baki isa kizo gidana kici fuskar matata ba kinaji ko dama ai nasan abinda ke tafe dake tunda ta fadamun ya tabbata zainab ta zugoki kizo kiyi rashin mutunci saboda yaseer ya rabu da muneeba ko to baki isaba wallahi kinyi kadan inace husnar yata ce to bazai aureta ba bazai maida auren ba sai inga ta tsiya"idanuwan momy suka cicciko da hawaye hajiya rabi ta fashe da kuka ta rungume muneeba tace "nasani dama haka zata kasance tun farko baa sonsa da muneeba da husnah ake sonsa an aura masa muneeba ne dan aci mutuncina aci zarafina dan anganta marainiya"ta finciki hannun muneeba tana kuka muneeba ta gigice cikin tashin hankali take jin furucin momy akan yaserr ya auri husnah ya dawo da aurensu da husnah tabdijan bazai yuwu ba, suna shiga daki muneeba ta zube a kasa tace"ummah kinaji fa wai yaseer ya maida aurensa da husnah nashiga uku ummah ki taimakeni kar haka ta kasance "ta fashe da kuka hajiya rabi tayi kasa kasa tana kallon kofa tayi kasa da murya tace "kiyi shiru ki kwantar da hankalinki aina rura wuta bazan bari mijinki ya dauki matar aljan su kasheku ba"a fili kuwa fashewa tayi da kuka, daddy ya zabura yace "dik kece kika hado wanan masifar bawaniba tou akan wanan maganar idan baku janyeba zan dau mataki akanki ke hajiya zainab"daddy cikin gargadi yake nunata da yatsa ya wuce sashen hajiya rabi har yana tunrube, hajiya saude tace "tabdijan lallai zainab kina cikin masifa da jarabawa kice angama da mijinki kamar yadda suka gama da wanan saunar"ta nuna yaseer da ya sunkuyar da kai gabaki daya baya cikin hayyacinsa gumi ne kawai yake diga daga fuskarsa tace "ina nan akan bakata aurenka da husnah na nan daram idan ma kasaketa aibaka furta saki uku kayi mata ba dan haka dole ka mayar da ita tashi katafi kabani wuri shashasha butulu"yaser zaiyi magana ta daga masa hannu tace"ficemun daga gani"ya fice yana waigen momy yadda ta dau zafi yasan batada wasa innahlillahi wa innah ilaihi rajiun wace irin masifa ke doso shi?... hajiya saude ta juya ta kalli momy taga zaune take hawaye ya gama wanke mata fuska tausayinta ya kamata ta girgiza kai tacev"share hawayenki dik wanan fuffukar da yaseer keyi ke kinsan yanason husnah tun yana karaminsa tun batan husnah ke baki mamakiba lokaci daya da kansa ya juya?"momy ya jinjina kai tace "sharrin rabi ne asiri ne kuma zan karyashi dani take zancen nasa ayi mishi rubutu na dafa'i mu zuba nidasu kuma daddy kome zaiyi saidai yayi bazan taba bari auren husnah da yaseer ya wargajeba koda take auren aljani!!!"momy gaba daya ta kasa magana tsananin damuwa da tashin hankalin da take ciki tsaye yake a jikin drawers din kitchen tana duke tana firar dankali suna hira cike da shauki yace "husnah kinajin ana kokarin hanyar da zaa rabani dake ko?"ta ajiye wukar ya tsugunna ya dauka ya shiga fere dankakin yace "na rantse da Allah zan dauki mummunan mataki akan dik wanda yayi yunkurin rabani dake husnah ko wayeshi zan iya rabashi da ransa"zaro ido husnah tayi ta shiga girgiza masa kai tace "nidai kar kayi kisa bazan ma rabu dakaiba idan sun matsa ba saimu gudu ba?"ya cije lebensa idanuwansa suka sauya zuwa fari babu alamar Baki tana kallonsa taji tsoro ta kauda idanuwanta cikin furgici tace "banason wanan idon ka dawomin da idanuwanka"nan da nan ya sauya idonsa taja ajiyar zucuya kallon dankalin yayi taga sun koma a fere a yanke cike da mamaki ta kallesa ya sakar mata murmushi ya kashe mata ido tace "saura suya inaso yau kowa yaci abincina dikda ina fushi da momy banaso ta rabamu"yace "bawanda zai rabamu bari mu soya rufe idanuwanki"ta rufe idonta ya bude hannuwansa wani abu shuuruuu kanar hayaki ya baibaye dankalin nan da nan ya zama ya soyu yace "bude kiga magic" bude ido tayi ta bude baki cike da mamaki tana kallonsa yace "ya kika gani "tayi tsalle wajen plates taje ta dauka ta zuba tasa cokali mai yatsu ta nufi dakin momy a hanya sukai Karo da muneeba,wani mugun kallo muneeba tayi mata tasa kafadarta ta bangaji kafadar husnah gammm ji tayi kamar ta bangaji dutse tayi yar kara aguje momy da hajiya saude suka fito tare da daddy da hajiya rabi suna hada bakin "lafiya!"ganin husnah Sororo da plate a hannu tana binsu da kallo muneeba kuwa ta yanke jiki ta fadi tana rike da kafada tana kuka "wayyo kafadata wayyoo daddy ta karyamun kafada"Abraham murmushi yayi kawai bazau taba bari wani ya cutar masa da husnarsa ba muneeba kasa motsi tayi hajiya rabi ta d'agata tace "bazai yuwuba a sabautamun yarinya ba Alhaji tun kafin husnah ta tare a matsayin matar yaseer kagani abinda akai mata inaga ta tare kashemun ya zaayi"ummahnta tajata suka bar wajen daddy yayi kwafa kawai ya kalli husnah dake tsaye da plate kamar an dasata hajiya saude ta rike hannunta tace "taho husnah zomuje kufadamun kinason yaseer?"tambayar data girgixa husnah kenan ta kalli hajiya saude ta kalli momy wadda ke jinjina mata kai alamar tace ehh Abraham na tsaye ya harde hannuwansa a kirjinsa ta kalli kofa inda yake tsaye ko kifta ido batayi kallon da yake mata yasa ta juyo tace"banasonshi bazan auresa ba nida auren wani akaina koko anayin aure biyu ne dama?"momy tace "tashi kije husnah"Abraham ne ya shige jikin husnah yace "bazaku taba rabani da husnah ba saboda son da nakeyi mata idan kuma kunce zaku rabani da ita tayi rayuwa da wani to tabbas zan kashe ko waye,in bakusan ni waye ba kusani sunana Abraham nine mijin husnah wanda a yanzun tare muke rayuwa nida ita babu kuma mai rabani da ita dik inda take ina tare da ita gara in fito in fada muku nine aljanin danasacetw tun tana shejara biyu na reneta nasha wuya sanan na aureta shine yanzun zakuzo kuce wai ta auri wani da auren wani akanta?nasan da auren nasaceta saboda ta shaku dani yadda ko tasan ni aljanine bazata taba rabuwa dani ba"wani kallo yayiwa hajiya saude wadda ke zaune saida ta razana da irin muryar da yakeyi musu magana ya tabbatar ba husnah bace wanan muryar namiji ce"daddy dake tsaye ji yayi jiri na shirin dibarsa ya fadi dikda irin haushin momy da yakeji Abraham nagana magana ya fice daga jikinta ta mike tana hawaye sukaga ta nufi daki, hajiya saude ta kalli momy wadda gaba daya ta gama razana momyn husnah tace"kar a kuskura a hada auren yaseer da yarinyar nan yanzun kinajin irin furucin da wanan aljanin yayi kada ya kashe mana yaseer" hajiya saude tace "babu fashi maida auren yaseer da husnah koda wanan aljanin zai kasheshi kuwa ai husnah ta yaseer ce ciwo bazaisa ya gujeta ba,hakan da kikaga yanayi akwai asiri a jikinsa wanda da yazo gida nabashi maganin da malam ya bani zai sakeshi zai tuno husnah zai dawo hayyacinsa,ajiyar zuciya momy tayi hajiya saude ta mike tace "ki kwantar da hankakinki daga nan zan nufi gidan wani mutumi mai bada maganin iskokai baxama zamuyiba dikda akwai aiki a gabanmu sanan ga wanan kafirar matar ta juya miki hankalin miji ki fita hanyarta ki rike yarki"momy ta jinjina mata kai dik jikinta babu kwari haka ta dawo daga rakiyar hajiya saude tana tafe ko ganin gabanta batayi haka takesa kafarta yaseer ne ya fito sashensa bece mata komiba taga ya Shiga mota ya tayar me gadi ya bude masa gate ya fice...... *WANAN LITTAFIN MAI SUNA DUHU(sark'ak'iya)NA KUDI NE 300 KACAL ZAKI BIYA KISHA KARATU IDAN BAKI BIYA BA KIKA KARANTAMUN ALLAH YA ISA!!!* 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK SHAIDAR BIYAN KUDI TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA NUMBER *SLIMZY*✍🏻 07042277401 18 hafeez na zaune a parlor kanwarsa meenal ta shigo cikin shirin tafiya makaranta tace "har yanzun bakaci abincin nan ba yaya hafeez bayan kace zaka saukeni a school ka wuce gidansu yaya yaseer"yaseer ne ya bankado labule ya shigo meenal cikin mamaki ta bude baki tace "laaa ga yaya yaseer din ma ya shigo ni bari intafi nasan yanzun in kuka zauna hirarku"ummah ce ta fito daga kitchen rike da kofin shayi tana juyawa da cokali tace"ai in zaki shirya ki shirya yau hafeez bazai fita a gidan nan ba saboda banaso yaje yana muamala da matar aure matar ma matar amininsa"yaseer wani kallo yakeyiwa hafeez daga bisani ya maida kallonsa ga meenal da take kallonsu cike da mamaki yace "kina lafiya meenal?"a sanyaye tace "lafiya lau ya yaseer ya na ganka haka kamar kuna fada da ya hafeez kamar ba lafiya ba"a centre table ummahn hafeez ta dire kofin shayi tace "ina lafiya bayan nasan yaserr baxai tabaso hafeez yayi muamala da matarsa ta aure ba ninasan haka zata biyo baya,meenal wuce kitafi makaranta"meenal a sanyaye ta rataya jakarta ta nufi hanyar fita tana waigensu cike da sanyin jiki yaseer yace "ummah husnah ba matata bace matar aljani ce dan gaba daya yarinyar ma bata cikin hayyacinta,wanan hafeez din shi yayi silar data shigo rayuwarmu gashi yanzun mahaifiyata tace dole saina maida aurena da ita kuma ni babu d'igon soyayyarta a zucuyata sanadinta yanzun mahaifiyarta na fushi dani dik ga wanda yaja komi nan hakan yasa nazo in gargadeshi tun muna mu biyu yaje gidan mu ya kwance kullin da yayi idan ba haka ba dik abinda nayi masa shi ya siya dan ni bazanyi zaman aure da wata husnah ba wacce sam bana sonta ban santabama"cike da masifa yake maganar yana nuna hafeez da yatsa hafeez a zucuye ya mike ya kauda yatsan da yaseer ke nunasa dashi yacev"karka sake nunani da yatsa naji nine silar zuwan husnah rayuwarka amma kasan husnah yar alhaji badamasi ce tunda gwajin jini ya nuna hakan kuma tunda kace haka yanzun nafara son husnah kuma zakasha mamakina"ummah kanta ya daure kasa magana tayi yaseer yace "idan ka cika masoyinta na gaskiya mai zai hana ka rabota da gidanmu ka kawota nan kazo kayi ratuwa da ita da aljanun dake tarw da ita?"ya wuce fuuu har ya kai kofa yace "note you ka tabbatar ka kwance kullin daka kulla dan bazanyi rayuwa da husnah ba nafada maka"ya bankade kofa ya fuce hafeez na kokarin binsa a zucuye mahaifuyarsa ta fuzgosa tace "ina zaka?me zaka bushi kayi?"idanuwan hafeez jajir yace "ummah kina ganin har gida yazo yanamun rashin mutunci akan husnah ko nafada miki yasaki husnah ummah kiyimun rai ki taimakeni kisamun hannu in aureta a haka"shiru ummah tayi tana kallon hafeez wanda yake rokonta ya hada hannuwansa biyu tace "ban hanaka auren husnah ba saidai abu daya nake jiye maka yadda yarinyar nan kace rainon aljanu ce tayaya zaka aureta bayan da auren aljani a tare da ita baa rabata dashi ba?" "ni zan rabata dashi ummah"yace cikin kakkausar murya yana kallon mahaifuyatsa zatayi magana ya jinjina kai yace "kwarai zan rabata dashi kisamun albarka kiyimun addua zan shiga sahun masu nemawa husnah magani kuma inaso idan daddy ya dawo ki sanar dashi inaso inyi aure "kasa magana tayi gumi kawai ke barkowa ta ko ina a jikinta wanan turka turkar ta yaya hakan zata kasance idan hafeez ya auri husnah ya makomar amintarsu bayan husnah matar yaseer ce tunda aka haifeta aka aura masa ita?yanzun meke damun yaserr da yake ikirarin besanta ba bayan har gidan yake zuwa da hotonta?tagumi ummahn hafeez tayi tana zaune hafeez ya wuceta tace "hafeex ina zakaje?"bai saurareta ba ya wuce ta mike tana salati tana tafa hannu cike da tashin hankali...... ***** kwankwasa dakin husnah momy tayi a tsorace tanayi tana waigen dankalin da husnah ta soya ta ajiye Sam bata yarda da wanan dankalinba ta yaya husnah da tayi rayuwa cikin aljanu tasan wata suyar dankali daga cikin dakin taji wata murya ta amsa "waye?meyene nenene kike kwankwasa mun kofa"wani miyau momy ta hadiye bakinta na rawa tace "husnah kece?ki fito inaso inyi magana dake ne"yatsina fuska husnah tayi daga ciki lokacin momy taji muryar husnah na cewa Abraham "ka kara bata amsa tana jinka"jinjina kai momy tayi ta juya batare da tayi magana ba kallonta Abraham yayi yace "kinga yanzun yau ansan da cewa kinada miji dan haka ki shirya mu fita kawai muje mushakata a waje banason kina wuni a cikin gidan nan ma bari inje in dawo yanzun"ta jinjina masa kai cike da murna yace to intafi?ta kashe masa ido ya lakuce hancinta taga ya mike tsaye ya tsaga bango da hannunsa ya shige take bangon ya koma yanda yake ta mike ta shafa cikinta yunwa takeji tana fitowa taga momy tayi tagumi ta tasa plate din dankalin data soya husnah batace komiba tasa hannu ta dauka ta somaci gashin kanta a yamutse hafeez ne ya shigo dakin da sallamarsa saidai fuskarsa babu walwala yabi husnah da gashin kanta a yamutse da ido sanan yacev"husnah bakiga yayanki ba bazaki gaisheniba?"tayi murmushi momy ta amshe zancen "wayasani ko ba ita bace hafeez"ya zauna yana fuskantar momy yace "kamar yaya"momy ta jinjina masa kai ta kwashe yadda sukayi da ita dazun da Abraham yazo jikinta ta fada masa"shiru yayi yace "momy akan maganat nazo nima zan sa hannu husnah tasamu lafiya amma momy tunda yaseer baya sonta ni inasonta yazo har gida yaci mun mutunci akanta ummah ta ta amincemun da in aureta"Alhaji badamasi ya shigo yace "na baka ita tunda yaseer baya sonta sanan ya saketa dan Haka hajiya saude ta janye ma kafin taga bacin raina"momy tace "don me zakace ka bashi ita bayan kasan furucun da aljanin nan yayi dazun akan husnah na dik Wanda ya rabeta sai ya kashesa sanan ni nafison husnah tasamu lafiya tukunna"Alhaji badamasi yace "kanki akeji ke kikasani amma baki isa ki kara hadamun munafunci irin wanda kikaimun ba wajen hajiya saude saboda yaseer ya rabu da muneeba karyarki Tasha karya munafuka kawai zan fita aiki ba zama zanyiba zan dawo kai kuma ka fadawa iyayenka maganar auren ku da husnah ka aureta "ya fice hafeez ya dafe kai sam momy batasonsa da husnah da yaseer takeso bazata fito ta fada musu bane kawai husnah na gama cin abinci ta wucesu batace musu kala ba ta wuce daki abinta ta rufo kofa, tsohuwa ta gani tsaye a gaban gadonta da sanda a hannunta ta rufa bargo na saki mai ruwan toka tana kallon husnah tsoro ya cika husnah yadda jikinta ya kama rawa tana kallon tsohuwar tace "ke wacece?"husnah ta tambayeta cikin rawar murya"fuskarta murtuke tace "maamah ce mahaifuyar Abraham nazo ne inyi miki gargadi akansa husnah ki rabu dashi "Abraham ne ya bullo kamar an jehosa yana kallon mahaifiyarsa yana kallon husnah ya kalli husnah itama cikin mamaki take kallonsa tace "Abraham wai dagaske mamace tazo wai karabu dani?"idanuwanta suka ciko da hawaye Abraham ransa ya baci yana kallon shigar da maamah tazo dashi yacev"inhar kinaso in dawo gareku in dawo duniyarku in rinka rayuwa daku sai kun fita rayuwar mu nida husnah kubarmu muyi soyayyarmu ta yaya kukeso ku rabamu?mama kinsani bazan rabu da husnah ba yanzun nafara sonta"mamah tana kallonsa cikin bacin rai tace ",tou shikenan tinda kace haka kadaisan nasan maganinka kyaleka nayi ko?"gumi ya karyo masa kawai ta bace yabi ta da kallo husnah ta fashe da kuka yace "share hawayenki muna nan tare nidake shirya mu fita"yana share mata hawaye wasu na Kara fitowa "banaso karabu dani kaji?"tausayinta ya kamasa yayi kissing karamin bakinta yace "bazan rabu dakeba hakan yasa naso in kusanceki saidai hakan ya gagara sakamakon banason kiji zafi kinji?amma zan koya miki kema yadda zaki rinka gamsar da mijinki na fahimci baki sani ba"ya kashe mata ido cikin kosawa tace "ta yaya?"yaja hancinta....narjisu na bayan kofa ta kura musu idanuwanta jajir cike da tsananin kishi zatayi maganinsu saita lalata wanan fitar, husnah kamar ance ta kalli bayan kofa sukai ido hudu da narjisu tsoro ya cikata ta murza Ido sukai ido hudu kan narjisu ne ya tsoratata yadda gashin kanta ke tsaye kamar an dasashi yau fuskarta wani abu ke fitowa daga idanuwanta ta zabura tace "Abraham....nar....narjisu"aguje hafeez da momy suka tura kofar ganin husnah sukai tsaye tana nuna gefen kofa tana cewa Abraham'kagani narjisu ce tazo ne ta hanamu fita "cikin wata irin murya Abraham yayi magana yadda har su momy sunji yace"bamai hanami shakatawa da matata shirya mutafi "momy tacev"husnah ina zaku?"husnah ta turo baki batace komiba hafeez Yaja hannun momy suka fito yace"Bari inje akwai wani malami yanzun zanzo dashi bazan bari ya fita da itaba bamu saniba ko yaki dawowa da ita ya fice jikinsa na rawa momy ta durkushe tana kuka..... ****** muneeba ce suka fito daga toilet yaseer na dauke da ita a hannunsa ya rungumota ya gasa mata kafadarta dake tsananin ciwo cikin shagwaba tace "muje ciki karka ajiyeni a nan"ya jinjina mata kai ya kashe mata ido yacev"zaa bani ne?"ya tabo breast dinta tayi murmushi tace "sai a baka ai"ya nufi daki da ita a gefen gado ya zaunar da ita yq karasa gaban mirror ya dauko man shafawanta yace "kinsan me?"tace "ah ah"tana kallonsa da fararen idanuwanta yace "fita zamuyi yau yawo yanzun nan"murna ta kasheta ta rungumesa sosai tana kokarin tura hannunta a kirjinsa tana shafawa ya lumshe ido yanajin kiran momy yasan kiranta ne wanan dan yaji ringing din dayasa mata bayaso yaje wajen momy akan maganar da tazo dazun,shiru yayi yana tunani nipple din yaseer ta rike tana murzawa a hankali yaji wani yarrr ya kashe mata ido yace "kinsan weakpoint Dina"cikin kissa tace "ehh shiyasa nake tsananin kishi akan wata tazo ta rinkayi maka abinda nakeyi banaso ka auri husnah ko kadan"ya jinjina mata kai yace "ni naki ne ke kadai"ta shafa cikinta tunowa da hudubae ummahnta tace "akwai d'anka a nan"yar kara ya saki cikin gigicewa ya zare mata towel din yace "what?ciki fa?"ta jinjina masa kai ta rufe fuska da hannuwanta..... ****** da taimakon Abraham husnah ta shirya tsaf tayi mugun kyau shi kansa kallonta yakeyi cakk ya dauketa ya kalli kofar suka ratsa suka wuce momy bataga fitarsu ba tana kitchen suna aikin abincin rana ta fito daga kitchen taga kamaar gilmawar inuwa ta waiga bataga kowa ba da sauri ta nufi daki tana bude kofa sai kamshin turare daya daki hancinta bataga husnah ba ta wawwaiga ko ina bata ganta ba dik da tsoron da takeji bai hanata zuwa toilet ta budeba bata ganta ba kuka ta fashe dashi ta nufi parlor tana neman wayarta ta kira daddy...... hafeez tafe yake a mota cikin tashin hankali ganinsu yayi rike da hannun juna a gefen hanya suna tafiya husnah ce da wani kyakkyawan saurayi hannunta cikin nasa kuuuuu yaja mota dutse ya gani mulmulele yana tunkaro motarsa daga sama yayo kansa ya runtse idanuwansa bakinsa dauke da addua..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE WANDA YA KARANTA MUN BAI BIYABA YA KARANTA HAKKINA ALLAH YA ISA* GA MAI BUKATAR BIYA ZAI IYA TURA KUDI TA WANAN ACCOUNT DIN 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK *SHAIDAR BIYAN KUDI TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA NUMBER *SLIMZY*✍🏻 19 wayar momy ce ta shigo wayarsa ya duba ya maida wayar Aljihu kansa k'asa gaban innah wadda ta inda take shiga bata nan take fita ba tace "badamasi kabani mamaki yanzun dik soyayyar da kakewa husnah ta dawo gareka da lalura amma sam baka damuba?saude tazo gidan nan dazun ta fadamun daga gidanka take akan maganar yaseer da husnah to nima Ina bayanta ban yarda husnah ta auri wani daban ba tunda tun farkon da aka haifeta an daura aurenta da yaserr dan haka shi zaayi kome ta koma dakinsa"gumi ya karyowa daddy cikin kaskantar da murya yace "innah wanan yaron fa baya sonta sam muneeba yakeso yanzun yaji dadin aurenta idan akai masa haka fisabilillahi ai baa kyauta masa ba kuma Iya biyayya yanamun a matsayina na aminin mahaifinsa innah ni gaskiya sam banason hakan ita kanta hajiya rabi"innah ta mike ta gyara zama tace "yanzun na fahimci inda matsalar take au hajiya rabi ce ta d'oraka akan magana ka amince to wallahi ban yardaba" cikin tashin hankali momy na sintiri cikin parlor take kara kiran wayar daddy innah tace "kadauka mana ana kiranka a waya ko shedaniyar ke kiranka ta kitsa maka wata maganar"ya girgiza kai a dakile yace "zainab ce"innah tace "saika dauka kaji uzurinta"ta tsaresa da ido badan yaso ba ya fito da wayar daga aljihunsa yasa a kunne momy cikin sassarfa da tashin hankali tace "daddyn yara husnah ce banganta ba na duba dakinta ko ina a cikin gidan nan bangantaba shine nace bari in kiraka inji"daddy yace "what?to ina taje ina ta tafi kuma?"innah cikin kosawa take daga hannu tana masa nuni da lafiya?ya cigaba da waya yace "gani nan zuwa gidan"ya kashe wayar ya mike yana kokarin sa takalmi innah ta rike kwankwaso da hannu daya tace "kai badamasi ina zaka?lafiya naganka cikin tashin hankali?"dakyar ya hadiyi miyau idanuwansa jajir yace "husnah ce baa ganiba wai aljani ya dauketa"... cikin daga murya innah tace "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun ni hajara nashiga uku yanzun biyota yayi ya dauketa kuma? badamasi abinda nake fada maka kenan"daddy na kokarin fita ta tsaidashi "ai tare zamu tafi gidan bamuga ta zama ba ina zuwa bari in kira hadiza mu dunguma mutafi can gidan ohh ni yasu "daddy gumi kawai yakeyi yana tsaye ji yakeyi kamar jiri zai daukesa idan har baaga husnah a karo na biyu ba zai sassabawa zainab dan itace tabarta ta fice innah ta fito gyalenta a hannu da yar jakarta ummah hadiza kanwar daddy dake zama a gidan da d'anta sakamakon mijinta ya rasu cikin tashin hankali take kuka "shikenan yanzun ana murna yarinyar nan ta dawo amma shine yanzun zaace an nemeta an rasa kardai aljanun nan sun sake saceta ko kuma hajiya rabi ta dauketa tunda taji zatayi zaman kishi da Yarta ba"daddy tafiya yake kawai daga cikin gida besan inda yake saka kafarsa ba hajiya innah kuwa kokarin kiran hajiya saude takeyi ta mikawa ummah hadiza waya "lalubomin number hajiya saude"ummah hadiza ta karba tana kokarin shiga mota innah ta shige daddy gaba daya ya fita hayyacinsa ya kasa ko ganin gabansa ****** blue din jeans yaseer yasa da bakar riga da hula picap yayi matukar kyau muneeba ta daga kai ta kalleshi tana sanye da riga abaya baka mai stones farare tayi rolling da d'ankwalin rigar tayi daurin acuci maza tayi kyau suna tsaye gaban madubi ya rike kwankwasonta ta kallesa ta cikin madubi sanan ta d'ago kai ta shafa sajensa tace"kayi kyau har naji kishi ya kamani kamar kada na fita dakai kai wata ta ganemin kai gashi cikin gidan nan ana neman ayimun fashinka"ya kama kumatunta tace "ausshhh da zafi"ya rungumota jikinsa yace "wanan ai kinsan bazai yuwuba matar aljan fa?wanan husnar ita kanta aljanar kanta ce jin momyna kawai nakeyi da tace wai sai an maida aurenmu gaskiya bazan aureta ba wanda ya tattagota sai ya aureta"tayi yar dariya yace "zo muje banaso muyi lattin fita yanzun haka momy kirana takeyi naki daukar wayarta idan naje zan fada mata a yanzun bazai yuwuba don akwai d'ana a cikinki"ya shafi cikinta ya ruko hannunta yayi kissing dinta wani yarrrr taji soyayyar yaseer na kara mamaye mata zuciya tasani aikin boka ne yake aiki a jikinsa sanan tana shirin gobe tayi amfani da damar zuwa asibiti wajen karayin wani aikin akansa tayi shiru yace "yadai akwai wani abu ne?"ta girgiza masa kai ya rukota sai kamshi suke zubawa yana rike da jakarta ya fito ta tsaya ya rufe sashensu a harabar motoci har zasu shiga yace "mu shiga ciki muyiwa su momy sallama"ta tura jakarta mota tana makale dashi hannunta cikin nasa kamar zata shige jikinsa tana zuba masa shagwaba suka shiga tin daga kofar shiga sashensu yake jiyo sautin kukan momy hankalinsa yad'an tashi yace "kamar momy ke kuka"cikin sauri yaja muneeba da gaba daya ranta ya baci suna shiga sukai kicibis da hajiya rabi tadau wanka ta washe baki "ah ah sai ina?"yaseer yace "ummsh kamar kukan momy meyake faruwa?"hajiya rabi ta tabe baki tace "can musu itada aljanar yarta Allah yasa ma Kar aganta wai ta fito bata ganta ba bata cikin gidan shine take rusa kuka take kiraye kirayen waya" waya yajiyo momy cikin kuka tana fadin"hafeez dai ya fita nasan yana hanya yace akwai malamin dake bada taimako akan aljanu dik inda yake ya kusa gashi husnar bata gidan"jin muryar yaseer ta katse wayar ta fito tana shirin masa magana yace "momy kidaina kukan nan godewa Allah zakiyi baa ganta ba ni yanzun fita zamuyi da muneeba tanaso taci shawarma tasha ice cream masu ciki abinda sukeso ake musu"hajiya rabi ta kannewa muneeba ido sukai murmushi a idon momy cikin tsananin mamaki momy ke kallon yaseer ya kada kansa ya ja hannun muneeba ummah tace "Allah ya tsare kuna nan tarw harabada dik dan bakin ciki saidai ya mutu "momy hawaye shabe shabe take kallon hajiya rabi ta tafi tana wakoki da adduar kar aga husnah, a mota yaseer yacewa muneeba"ni Allah yasa ma kar aganta shikenan an Raba gardama ance wanan munafukin ya tafi wajen nemo malami"yayi tsaki ya tada mota muneeba ta kwantar da kai jikinsa suna barin wajen motar daddy tayo kwanar Layin daga nesa daddy ya hangi motar yaseer ta fice a bayansu hajiya saude ce cikin tashin hankali driver yajawosu da kannen yaseer biyu a tare sukayi parking a kofar gidan.... ***** addua sosai hafeez keyi cikin tashin hankali idanuwansa a rufe ji yakeyi bugun zuciyarsa ya tsananta saboda tsananin furgici ji yaje tartssssssseeee akan gilashin motarsa cikin dimaucewa ya bude ido yana bude idanuwansa yaga yadda gajimare yake yawo a sararin samaniya Yana sauya kala ya kalli gilashin motarsa yanda yayi watsa watsa ko Ina har ta cikin motar gani yayi katuwar dabba mai kamada ayu tayo kansa kakarta baka Kirin ya kara runtse ido zaiyi addua ya Kasa gumi kawai yake keto masa ya tsaida motarsa a tsakiyar titi horn motoci keyi masa suna zagayewa suna wucewa bin motar da kallo akeyi yanda glass din ya tarwatse mutane suna cewa kila hatsari yayi a wani wajen, shi kuwa hafeez duhu yake gani ya mamayesa yadda garin ke juyawa kamar zaa kifasa jiri ke daukarsa dakyar bakinsa ke furta kalmar Allah!!Allah....ya sake bude idanuwansa a karo na biyu shiru yaji sai wata k'ugiya dake kuka ya d'aga kansa yaga katon tsuntsu na yawo bakinkirin a saman motarsa tsuntsun na wurgo wani abu kamar wuta a bakinsa saidai daya doso motar sai ya tarwatse sakamakon adduar da hafeez keyi a hankali ya bude motar ya fado daga ciki ya kuma kansa a titi nan da nan jini ya balle, mutane sukai masa caaa "dama munce mai motar nan badai lafiya ba tayaya zakazo tsakiyar hanya ka Parker mota kuma ga yadda motar daga gani hatsari yayi a wani waje"cikin mutanen dake tsaye tsaye a wajen husnah na gefe can da Abraham yace "la kamar hatsari akayi jirani a nan wajen inzo "yace ta gyada masa kai tana kallon wajen ya tsallaka titi babu mai ganinsa ya rikide ya koma sak kamannin hafeez ya shiga cikin wadanda suka taru hafeez ne ya dago a galabaice jini na zuba yayi ido hudu da Abraham da kamanninsa sak ya Nuna masa gefen hanya da yatsa hafeez ya hangi husnah tsaye tana kalle kallen motoci tacu Ado baki sake Abraham ya tsugunna a gaban hafeez yace "dik abinda yake faruwa dakai nine kasheka nasoyi saboda Naga kana nema kayimun katsalandan akan husnah dik wanda yayi yunkurin shiga tsakanina da husnah rabashi da duniyar zanyi "Abraham ya daga hannu sama ya watsa yatsunsa saiga mulmulen dutsen da yayo kansa Yana yawo a Sama batare da an rikesa ba iska mai karfi na kad'a dutse yacev"da wanan dutsen nayi niyyar fasa kwakwalwarka,saidai kaci saa d'aya da Allah a bakinka ka tsallake wanan sirad'in saura na gaba idan kaki ka juya ka koma gida ko a aikawa da iyayenka da gawarka"dutsen ya bace Abraham ya mike idanuwansa suka canja gudan idonsa ya koma baki ya tsallaka titi Yana hangensa ya nemesa ya rasa sai husnah ya gani tana murmushi ita kadai alamar Abraham ya isa gareta bakinsa na rawa jini na zuba a goshinsa yake nuna titi"jama...aaa ku...ku tai..makeni gata can husnah ce aljani zai gudu da ita"da sauri mutanen wajen suka juya inda yake nunawa tuni sunbar wajen da husnah nan jamaa suka dare wani yace"gaskiya wanan mahaukaci ne anya ba shaye shaye yayo ba sanadin soyayya?"hawaye kw zuba a idon hafeez ya kalli motarsa yadda tayi ga wayarsa na cikin mota balle ya kira momy ya fada mata halin da ake ciki yaga husnah.... wani park suka isa Abraham ya zaunar da husnah ya tsaya gabanta yace "Mai zan kawo miki?ko yar kullum?"ta gyada masa kai tana dariya cike da shaukin soyayya Abraham yayi kissing kumatun husnah ta shafa wajen shock yaser yayi shida muneeba da sukai parking a wajen yaseer ya kalli muneeba ta kallesa ta gagara magana yana nunasu suna dariya yace "wancen ba hafeez bane da husnah?inace cewa momy yayi ya tafi karbowa husnah magani ya tafi nemo malami mai rukiyya".... Abraham yace mata tana dariya"ko insake kissing dinki ne?"ta gyada masa kai yakai bakinsa bakinta yaseer ya saita wayarsa ya kashe musu hoto muneeba dadi ya kasheta tace "ya kawota ne dama dan ya rinka fita da ita yana iskanci da ita dama ba wata husnah sai karya yazo ya ajiye mana Ita gara da kayi musu hoto maganin karya hallara"yaseer cikin bacin rai da takaici yace"bazan bari ya ganni ba mu canja wuri dadina daya da nayi musu hoto Wanda shi zan nuna a gida prove in nunawa momy cewar ba husnah bace wanan karuwar hafeez ce"muneeba tace "kwarai dagaske gara da Allah yasa kai ka gansu yanzun da nice da cewa zaayi nafada ne dan kar ka maida aurenka da husnah ka tabbatar babu wasu aljanu sai karya?"yace "gani ya kori ji"ya karya motarsa ya juya ya fice Abraham yayi murmushi dik yaji abinda suka fada yana sane yati hakan ya kalli husnah a Ransa yace "ke tawa ce nikadai babu mai rabani dake,kallonsa tayi yayi shiru a wajen tace "lafiya?"yace "bari in Siyo miki" park ne dik ga Yan mata da samari nan suna zazzaune a kujeru narjisu ce ta dira a wajen tana shawagi a kan iska tana kallon husnah tayi wata dariya "hahahaha"da sauri husnah ta juya tana waige waige bataga mai dariyar ba takalli tables din dake gefe da gefenta dik yan mata da samari ne saidai tanajin wata karar iska a kunnenta narjisu tace"bazan taba barinku ku zauna lafiya ba husnah kina bil'adama ki rabani da Abraham mijina jinn da nake tsananin kauna".... Abraham na tsaye wajen masu siyayya hankalinsa ya tashi gashi a suffar mutum narjisu tazo wajen yasan abinda tazoyi babu yadda zaayi yayi yunkurin wani abu dan zasu tsorata jamaar wajen gumi kawai yaji yana karyo masa cikin tsananin damuwa waigawa yayi yaga husnah tanata runtse ido ya kalli narjisu dake tsaye ta kere kowa tsawo wata irin dariya takeyiwa Abraham husnah ta juya tana kallon mutanen gefenta tagansu da wata iriyar fuska mai ban tsoro bakinkirin da hakora a waje ta kalli na gefen damanta taga sune ta zabura ta mike tana bin wajen da kallo cike da furgici take kirab "Abraham"cikin sauri Abraham ya taho da hollandia a hannunsa da cups mutanen wajen kallonta sukeyi yadda take runtse ido tana nunasu bakinta na rawa tace "do ...dodo wayyoo Allah na nashiga uku"sai kowa ya fara kallon kowa suna kallonta cikin wata fuska take ganinsu dik kawunansu da kahonni ta zuba aguje zata fita Taku daya biyu Abraham yayi yakai gate ya cafkota dikda irin nisan dake tsakaninsu da wajen ya rungumeta tana fuzgewa tana ruko hannunsa "ni kazo mu gudu kazo mutafi gida"Abraham yana kokarin rada mata a kunne narjisu ce inaaa ta rude jamaar wajen a guje suke fita cike da tsananin tsoro ganin sunayo kansu da wanan bakar fuskar da hakora ta kara fuzgewa zata zunduma da gudu ya fuzgota.... ***** hajiya saude ce ta rafka tagumi tana kiran yaseer dakyar ya dauka tacev"dik inda kake kazo gida yanzun kataho gida halan bakasan baaga husna ba" "momy can naga husnah da hafeez a wani"ya bata labarin wajen cikin bacin rai yake magana ya d'ora da "dama hafeez ya kawota gidan mu ne dan ya rinka fita da ita Yana rungume rungume da ita"momy ta daka nasa tsawa tace"karyane ba hafeez bane hafeez din dayavtafi tahowa da malamin da zai mata rukiyya hafeez bazaiyi haka ba wanan sharein jinnu ne"ran yaseer ya bacu yasan momy bazata yarda ba amma zasu yarda idan ya kawo hoton husnah da hafeez,yana rike da hannun muneeba sun fito shopping ya kashe mata kudi zucuyarta fari tass tace"muje gidan kada ran momy ya baci banason bacin ranta kaga uwace bacun ranta zai shafeka"cikin kissa tayi maganar don yaji dadi murnushi yayi suka shiga mota suka nufi gida, hafeez dakyar yana nan zaune yasamu wani ya taimakesa yayi masa kwatancen gidansu akan ya kaisa gida dakyar ya sauraresa ya daukesa a mota suka nufi gida ***** kuka sosai momyn husnah keyi tana rungume a jikin innah wadda keta kwantar mata da hankali hajiya rabi na jifanta da harara cike da kishi momyn yaseer tacev"akwai magani a jakata dik abinda ke jikin yaseer yanashan maganin nan ya karye zanga ta iskancinsa kuma wallahi saiya auri husnah ko bayaso"hankalin hajiya rabi yayi kololuwar tashi ganin momy ta fito da wata gorar swan ta ajiye gefenta kallom gorar takeyi cike da zullumin yadda zata sauya ruwan ciki daddy ya buga tagumi sallamar Abraham data husnah sukaji murya biyu amma husnah sukaga ta shigo a hargitse zabura sukayi momyn yaseer ta rukota ta fuzge husnah ta kalli Abraham tace "kaga suna rikeni ni kace su sakeni"kallon kallo sukayi wata murya sukaji a parlor "tinda bata bukatar rayuwa daku ku kyaleta ku sakarwa matata mara tayi fitsari nine na fita da ita munje mundawo tunda baku barinmu muyi soyayya a gida"ya rike hannun husnah sukaga hannunta yadan daga alamar rike ake da hannunta dukkansu sun shiga furgici da tsananin tsoro yaseer na shigowa da muneeba ys ciro wayarsa yace "bari in nuna muku ku tabbatar can naga hafeez da husnah suna rungumar juna harda kiss"ba wanda ya kulasa ya ciro wayarsa ya lalubo hoton yana nuna musu abun mamaki husnah ce kadai a jikin hoton babu hafeez momy tayi masa wani kallo tace"toba hafeez kaganiba aljani kagani yaseer dan yanzun yayi magana dim excuse din da zaka kawo saidai ka kawo karbi wanan ka shanye"ta tsugunna ta mika masa gorar ruwa kallon gorar yakeyi yana kallonta ta daka masa tsawa tace"karbi ka shanye yanzun kafin in sassaba maka"yaseer ya karba yana budewa muneeba ta kalli ummahnta Suka hada ido ummahn muneeba gumi ne kawai yake karyo mata husnah kuwa cikin daki Abraham ya taimaka mata ta cire rigar jikinta daga ita sai under wear skirt babu ko bra shima ya cire rigarsa ya janyota yace zokimum wasa..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE 300 DIK WADDA TA KARANTAMUN BATA BIYABA ALLAH YA ISA* *GA MAI BUKATAR BIYAN KUDI GA LAMBAR ASUSUN BANKI* 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK SHAIDAR BIYA TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN.... UWAR GIDA KO KINSAN ANTYN AFFAN NA KAWO KAYAYYAKI A KUDI KALILAN DA RAHUSA?INA MASU BUKATAR SIYAN KAYAYYAKIN ANKO? SUNA KO HADA KAYAN AKWATI CIKIN RAHUSA?TO GA DAMA TASAMU KI TUN TUBI 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *Auntyn~Affan collection* Dealer in all kinds of material,shadda,atampa, Laces,and alot more....... *07045216749* 20 A kofar gidansu hafeez meenahl ta sauka a keke napep cikin sauri tagaji jakar ma wani irin ruko tayi mata Allah Allah takeyi ta shiga cikin gida tayi magana da ummah akan yadda tabar su hafeez da yaseer dan tasan ummah ta koreta ne kartaji suna fada tana kokarin bude gate ta Shiga horn yasa ta juya da sauri mai gadi ya leko da kai motar hafeez ce tagani raga Raga ta d'ora hannu akai ta fashe da kuk"nashiga uku ya hafeez meyasamu motarka haka innahlillahi wa innahilaihi rajiun ya hafeez yayi Accident" ummah na zaune a parlor da sister dinta sunzo da yaransu kanwar ummahn tace "kamar muryar meenahl nakeji tana rusa kuka"ummah ta zabura jikinta na rawa ko takalmi batasa ba dukkansu aguje suka fice daga parlorn suna rige rigen fita suga wanene hafeez suka gani an rukosa Wanda ya rok'a ne ya kawoshi gida ummah ta fashe da kuka "lafiya hafeez meyafaru naganka cikin wanan yanayin accident kayi?a ina kayi hatsari kaiba barin gari kayiba" "in Banda Abinki ummahn hafeez ai ko a kofar gida kana iya hatsari tsautsayi kuma ai baa kauce masa"kuka ummah ta fashe dashi suka rurrukeshi aka shiga dashi ciki sayyeed cousin dinsa ya karbi wayoyinsa da makullin mota wajen wanda ya kawosa yayi masa godiya ya karbi number wayarsa suka shiga ciki meenal itadai kuka takeyi aka shimfide hafeez akan gado fuskarsa dik jirwayen jini na ciwon dayaji ummah ta kasa hakuri tambayarsa takeyi"hafeez meyasameka a ina wanan abun ya faru da kai"rufe idanuwansa yayi mulmulelen dutsen dayake yawo a sararin samaniya yake gani lokaci guda ya tuna da yadda abun yafaru ya bude idanuwansa ya kasa magana yana kallonsu daya bayan daya Abraham ya gani a suffarsa lokacin dayazo cikin mutane yanayi masa wani wani miyau ya hadiye daga bisani ya gyara kwanciyarsa tunanin yadda zai yiwa ummahrsa bayani yakeyi ya tabbatar idan har ya fad'a mata abinda ya samesa cikakke to yasan zata dauki hukunci akansa dakyar cikin yanayi na ciwo da jikinsa keyi kamar an d'ora masa dutse yace"ahhh washhh" "sannu hafeez sannu kaji Ai an auna arziki tunda naga bakaji ciwoba"cewar kanwar ummahnsa ya gyada Mata kai yace "momy banji ciwo ba Accident nayi buguwa nayi da dutse ta bayan gari na bullo ta...."ya shafto musu karya ummahnsa Ajiyar zucuya tayi tacw"an auna arziki yanzun kadan kwanta ka huta kasanu bacci idan katashi kaji karfi ga sayyeed sai ya taimaka maka kayi wanka kaci abinci amma yau kam babu inda zakaje"ummah tace tana kokarin mikewa ta hararesa yasan abinda take nufi babu yadda zaayi yau din nan ummah tace bazai fita ba dan yasan tabbas runda Abraham ya fita a suffarsa da husnah yasan akwai kura idan ba zuwa yayi yai musu bayaniba,kenan ranan dayaga yaseer da husnah a shopping mall din nan Abraham ne?gumi ya karyo musu lallai husnah na cikin bala'i gashi taki yarda dacewa jinsin aljanu baa rayuwa dasu soyayyar Abraham ta rufe mata idanuwa..... ****** kafe yaseer da ido hajiya saude tayi hannunta rike da gorar maganin tacev"bazaka karba ba saina mammareka"ba musu ya karba ya juya ya kalli muneeba wadda kirjinta ke hawa da sauka gumi kawai takeyi jiri taji yana neman yarda ita shikenan idan yaseer yasha wanan zai dawo hayyacinsa?dole tasan abinda zatayi ta hanashi shan wanan maganin innah tace "kaga d'an kwal uba ance kasha abu ka tsaremu da idanuwa?kai ko bakasha wanan maganin ka dawo hayyacinka ba dole a maida aurenka da husnah kaji nafada maka"baji yasa ya soma sha ransa a bace har ya gama sanan ya cillar da gorar ajiyar zuciya hajiya saude ta sauke cikin zuciyarta addua take da neman nasara akan abubda tabashi idanuwansa jajir yake binsu da kallo ya ruko hannun muneeba yace "muje zo muje ki kwanta ki huta"zubewa tayi warwas a kasa tana hawaye cikin kissa tace "washhh wayyoo Allah ya yaseer maraya nayimun ciwo washhh"a susuce ya tsugunna a gabanta daddy ya mike yayo kanta ya tallabota yace"juna biyu gareta nasan maganar aurena yasa ta shiga wanan yanayin nibanason husnah bazam aureta ba bana sonta"ysce cikin haushi hajiya saude tace "ko xaka mutu sai ka maida aurenka da husnah kaji abinda na fada"rungumar muneeba yayi ya fice da ita yana fadan maganganu baki bude innah ke kallon yaseer ta rike haba tace "tabdijan lallai wanan tsageran yaron sai anyi dagaske"hajiya saude tace tana kallon hajiya rabi "dik makircin mutum da iskancinsa wallahi sai naga karshensa akan d'ana baa isa an juya mai tunani ba"tabe baki hajiya rabi tayi ta mike cike da fargabar abinda yaseer yasha dikda tasan abinda yaseer yasha bazaiyi tasiri ba....nan tabarsu suna tattaunawa da momy wadda gaba daya a susuce take bata cikin kwanciyar hankali... ***** rungumota Abraham yayi ya dorata kan kirjinsa yana shafa kanta yace "nace zan koya miki yadda ake tafiyar da miji ke kullum saidai a jiyar dake dadi bakisan yadda zaki jiyar dani dadi ba?"ya kashe mata ido kunya ta kamata ya nuna Mata nipples dinsa yace yau ke nakeso kishamun wanan "ya nuna mata ba musu ta dora bakinta akan nipples dinsa tanasha ya dauko dayan hannunta da hannunsa ya dora kan nipples dinsa yace "ayimun wasa yadda nakeyi miki"cikin wani yanayi husnah ke sucking nipple din Abraham kamar dama ta iya ta kware yadda take wasa da nipple dinsa a bakinta cike da kwarewa nishi yayi "ahhhh washhh ashe kin iya?"Yana shafa kanta yana murza kunnuwanta ta makalkalesa tana shasshafa gashin kirjinsa cike da kulawa idanuwansa suka sauya kala cikin yanayi na shaawarta yake haka ya fuzgota ya rungumeta da kyau tana kallon yadda idanuwansa suka sauya tadanji tsoro yace "kinji tsoro ko?shaawarki nakeyi husnah ji nakeyi kamar in kusanceki gashi kinajin zafi"tunowa da azabar data somaji ranan daya so shigarta yasa tadan ja da baya cikin tsoro tace "Dan Allah kayi hakuri akwai zafi?"cikin shagwaba tayi maganar ta koma gefe ya mike yace "ya isa bazanyi mikibba kinji ai banaso ki rinkajin zafi kinji?"ta gyada masa kai yace "yanzun zan fita zanje indawo kinji ai ya kamata in rinka fita aikibko"shagwabe fuska tayi ya rungumota sosai yacev"bazan dade ba"kinji?"ta jinjina masa kai ya dauko rigarsa yasa yayi mika yana kallon yadda ta narkar da idanuwa tana kallonsa yace zan dawo kinji?"kwalla taji ta taru mata a idanuwa sam bataso Abraham yayi nisa da ita karar bude kofa yasa suka juyo da sauri basuga kowa ba saidai sunji takun wucewar mutum sun d'anjin tsoro musamman innah da gabanta ke faduwa husnah ce ta fito bayan ya fita idanuwanta cike da kwalla hajiya saude tabita da kallo tausayinta ya kamata ta gaishesu ta wuce su "ina zakije husnah?"cewar momy a sanyaye ta tura baki tace"ba inda zani zan fita ne nan cikin gida momy "ta wuce abinta, ****** yaseer na rungume da muneeba yana lallashinta cike da kulawa taki daina kuka hankalinsa yayi kololuwar tashi yacev"kindaisan banason kukan nan naki ko?gashi yanzun bake kadai bace kidaina kuka mai kikeso inyi miki ki fadamun"cikin kuka tace "ina matukar kishinka idan har ka dawo da husnah ka aureta mutuwa zanyi nida abinda ke cikina"ta rushe da kuka ya toshe mata baki cikin damuwa yace "me kikeso fadamun yanzun "tace 'ka saketa ka karasa sakin da kayi mata kawai idan kayi mata saki uku babu Wanda zaice saita shiga rayuwarka saika aureta Dan Allah kaji?"gumi ne ya karyo masa ji yakeyi kansa na sarawa tunda yasha abinda momy ta basa kansa keyi masa ciwo tabbas muneeba ta kawo shawara idan ya saketa ta saku iyaka momynsa tayi fushi dashi daga fushin shikenan ya rigada yayi mata saki uku babu wani abu da zaa iyayi har saitayi wani auren"yayi ajiyar zuciya yace"ki kwantar da hankakinki takarda zan rubuta a rubuce shedar na saki husnah muneeba shikenan ko?"ta mike ta zauna da sauri jikinta har rawa yakeyi tace "ka rubuta yanzun"ya jinjina Mata kai ya janyo ledar da suka dawo ya cicciro mata kayan daya siya mata yana nuna Mata tana kara shagwabewa a zuwan mai ciki..... ***** "hafeez ka fadamun gaskiyar lamarin wanan accident din naka ban yarda ba jikina na bani wani al'amari ne tattare da kai wanda kake boyewa bakaso in sani hafeez kafadamun gaskiya"ummah ta tsaresa da ido yayi wankansa fesss yace "babukomi ummah wallahi accident ne ki kwantar da hankalinki naji sauki yanzun ma zan dan fita ne inga wanda ya taimakamun yazo yana kofar gida yanzun haka"ta jinjina kai nan ko malamin da yayi zashi wajensa ne ya kira a waya yazo hankalin ummah bai kwanta ba ta bishi da kallo tana girgiza kai sam batasan meyasa ba gabanta ke faduwa akan hafeez tamkar wani abu zai sameshi takeji, yana bude kofar gidan yayi tozali da malam ibrahim ya fad'ad'a murmushin "ashe kazo malam barka da zuwa ai na hadu da mummunan hatsari akan hanyata ta zuwa wajenka dazun wanan aljanin ne ya bini kiris ya rage ya kasheni" Abraham ne yazo a suffar malamin da hafeez ya kira bai saniba yacev"ai kasan su aljanu musamman bakake mugunta garesu sai an mike anyi dagaske sanan"hafeez ya jinjina kai yace "muje ko?"ya bude motar daddynsa da ita zasu fita ya shiga Abraham ya shiga ya zauna a gaba hadeez yayiwa motar key yayi horn mai gadi ya bude gate suka fice..... tafe suke hafeez cike da mamaki yakeyi yana satar kallon malam ibrahim Wanda ke zaune a gefe Abraham ya rikida ya koma yadda yake hafeez na kokarin parking a kofar gidansu husnah yana juyawa sukayi ido hudu da Abraham ya furgita sosai yana kallonsa yana murmushi yace "kadai dage saika rabani da husnah ko?ka dage saika bakunci lahira ko?"hafeez ya girgiza kai cike da tsananin tsoro"Abraham yace "banso na fito maka a ni bane yanzun amma hakan be yuwuba saboda yadda zucuyata ke azalzalata niba mugu bane amma kun dage kaida iyayenku sai kun rabani da husnah ko? niba mugu bane amma kuna kokarin koyamun mugunta sakamakon dagewa da kukayi ganin kun rabani da masoyiyata abar kaunata ko?tou zamu kulla zamu saka kafar wando daya daku dukkanku zan batar dakai zan kasheka"yace cikin kakkausar murya cike da tsananin fushi addua sosai hafeez yakeyi a bakinsa suna kallon kallo shida Abraham ganin adduae da hafeez keyi yasa ya bace daga cikin motar shiru hafeez yayi ya kifa kansa da sitiyarin motar cikin furgici tsaf aljanin nan zai rabashi da ransa amma yaci alwashin ganin husnah tasamu lafiya koda zai rasa rayuwarsa, fitowa yayi daga cikin motar ya nufi gidan ya tura kofa tozali yayi da husnah zaune tayi tagumi tana ganinsa ta mike ta tsaya ta nufoshi da sauri "yaya meyasameka?"tambayar da tayo masa yasa gabansa ya fadi Yana kallonta cike da tsananin so da kauna ta kalli goshinsa cikin rawar murya tace "kaji ciwo"ya jinjina mata kai yace "zonan zo"ya yafitota tana kokarin zuwa Abraham ya shiga jikinta kallon dayaga husnah tayi masa yasan ba ita bace wucewa tayi ta canja hanya ta nufi bayan gida da ita ya fita a jikinta ya tsaya Yana mata wani kallo tsoro da furgici ya kamata metayi masa yadda taga yana canjawa yasa ta furgita zata gudu ya fuzgota ta fada jikinsa ya matseta cikin karfi tayi yar kara yace "kin isa da aurena ki rinka magana da wani?ba nace ki daina kulasa na bakijiba ko dama ba sona kikeyi ba karya kikeyi?"kishi ya rufewa Abraham ido sam bega hawayen dake zuba a idon husnah ba tsabar azabar dataji rukon da yayi mata ya cigaba da magana yace "babu wanda zai rabeki ya zauna lafiya koda uban daya haifeki ne"ta fuzge daga rukon da yayi mata tana hawaye jikinta na rawa iska ce ke kadawa buuuuuuu a wajen tace "mahaifina fa kace Abraham mahaifina kake zagi?"a Karo na farko da husnah taji zafin Abraham tace "karka sake mummunan furuci akan mahaifina dik son da nakeyi maka zan iya hakura dakai'yana kallonta idanuwansa sukayi fari soll hawaye ya wanke mata ido yace "tou shikenan ki gwada in bakisan wayeni ba zan nuna miki cikakken ni aljani ne bazan taba Bari kiyi rayuwa da kowa ba saini nafada miki kuma zan baki mamaki zam horar dake yadda bazaki kara mun kuskuren abinda kikai ba"ya bace ta durkushe a wajen tana kiran sunansa "Abraham..... Abraham kadawo kayi hakuri nayi kuskure kasan ina sonka"kuka takeyi kamar ranta zai fita tana waige waige tana nemansa cikin kuka ta taho ko ganin gabanta batayi sukai karo da yaseer wanda shima besan da ita ba ji yayi sunyi karo ta fada jikinsa tana kuka ta rungumesa kammm "nasan bazaka nisancemiba Abraham kar kayimun haka kadawo ko nasan bazaka tafi kabarnina"yaseer ya tureta yana kallonta kamar zararriya take kallonsa idanuwanta sunyi jajir sum tattashi yana kallonta tana canja masa cikin wani irin yanayi yake kallonta lokaci Daya idanuwansa ke haska masa wata yarinya mai suffarta wadda yayi rayuwa da ita a Baya saidai besan wacece ita ba... **** muneeba cikin zumudi take labe a cikin bedroom dinta ta kita ummahnta tana dauka tace"albishirinki ummah"cikin kosawa da son jim mai yar zatace tace "goro meyafaru muneeba" muneenba tayi murmumushin takaici tace"yaseer ya taho cikin gida da takardar sakin husnah saki uku ya taho ya kaiwa momy takardar yanzun haka"tsalle hajiya rabi tayi cikin tsananin farin ciki tace "Alhamdulillah"suka sheke da dariya hajiya rabi tace ",ina nam inata tunanin abinda yaseer yasha zaisa ya dawo hayyacinsa idan ya dawo hayyacinsa ma a banza tunda saki uku yayiwa husnaj kinga babu aure tsakaninsa da ita harabada"muneeba farin ciki tayi tsalle tana rawa ta kashe wayar Abraham ne ya shige jikin husnah ya sauya mata kamanni yaseeer gani yayi tana rikidewa ta koma wani gabjejen mutum mai ban tsoro lokacin da take kara nufosa aguje ya nufi cikin gida cikin kidimewa ita kuma husnah tsoro yasa ta zube a kasa tana kiran "momy momy ki gudu ga zaki nan zai kasheku ku gudu"ihunta yasa su momy da hafeez fitowa jin abinda take ambata ita a zaki take ganin yaseeer mai mummunan kama ita kuma ganin yadda take rikida yasa yaji tsoro yayi cikin gida yana sassarfa gidan ke juya mata iska ta ko ina take kad'awa a hankali takebin ko ina da kallo yana sauyawa bakin kirin duhu ya garwaye ko ina bata ganin gabanta bata ganin bayanta ta kara tsandara ihu ta fadi ta zube..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE WANDA YA KARANTA BAI BIYANI BA ALLAH YA ISA!!!* KI BIYA 300 TA WANAN ACCOUNT NUMBER DAKE KASA KI KARANTA CIKINSALAMA 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK SHAIDAR BIYA TA WABAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA NUMBER 21 Hafeez zaune cikin al'ajabi yake bawa su innah labarin abinda ya faru dashi cike da damuwa hajiya saude ta wuce su suka rage ummah hadiza tace "lallai hafeez ka auna arziki Ashe da wanan mugun aljanin ya rabaka da ranka da mai zamucewa mahaifiyarka na tabbatar batasan inda kajeba"momy cike da tausayawa take kallon kulum fuskar hafeez ta jinjina kai ta sauke numfashi tace "sannu hafeez sannu kaji gashi wanan lamarin bansan ya zanyi dashiba yaseer sam bayason husnah hasalima ya mance da ita bata gabansa hajiya saude ta kasa gane hakan da badan husnah akwai auren yaseer akanta ba babu abinda zai hana ban amince maka aurenta ba dan nasan zaka sadaukar da rayuwarka da farin cikinka dan ganin tasamu lafiya dikda yaseeer ya furta kalmar saki"aguje yaseer ya shigo yana haki "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun lafiya yaseer meyake faruwa?meyafaru kaida waye ko barayi ne?"nuna kofa yakeyi cikin haki yake sauke numfashi yana fadin"itace....itace wallahi dodo ce ba mutum ba"dik a furgice suke suna kallon kofar shigowa cikin rudani innah kakar husnah kamar ta ruga aguje tace"wacece?"yaseer yayi shiru ya dafe kirjinsa yana rike da takardar sakin husnah yace "hus....hus"ya kasa karasa sunan ummah hadiza da hafeez rige rigen ambatar sunanta sukai a tare "husnah?"ya jinjina musu kai momy ta rushe da kukan takaici cike da masifa idanuwanta sun rufe take fad'in Allah ya wadaran wanan aljanin da yake tare da yarinyar nan ya hanata zaman lafiya wanan wace irin masifa ce dik inda yake tsinanne ne shi bazai taba gamawa da duniya lafiya ba mugu azzalumi"hafeez bai jira cewarta ba ya fice aguje shida ummah hadiza da innah wadda keyi baya baya Abraham ne tsaye jikin bango Yana sauraren furucin momy idanuwansa suka kad'a sukai jajir cikin fushi yake mai tsanani danne zucuyarsa yayi yadda jikinsa ke girgiza dakin ya shiga juyawa yana girgiza kamar ana dukan kasa waige waige momy keyi babu kowa sai yaseer dake tsaye kamar an dasashi yanabin ko ina da kallo danne zucuyarsa Abraham yayi dan yadda yayi fushi zai iya fitowa daga jikin bango idan kuwa yayi hakan tabbas momy mutuwa zatayi ganin hafeez ya dauko husnah yasa Abraham ya mike yayi girgiza ya shige jikin husnah yayi mika mai karfi sai gashi ya watsar da ummah hadiza da innah wadda dama baya baya takeyi mikewa tayi ta tsaya tanayiwa hafeez wani mugun kallo idanuwanta sun furfito waje tayi kwafa tace cikin wata irin murya "karka sake kuskuren kai hannunka jikin husnah dan husnah matar aurece idan kuma kayi kuskuren hakan to tabbas zaka yabawa aya zakinta"momy a fusace ta mike tana nuna husnah wadda sam ba ita bace Abraham ne a jikinta tace "karya kakeyi aljanin banza mutumin banza mutumin wofi kai inhar sonta kakeyi tsakani da Allah bazaka taba zama tare da ita kana cutar da itaba mugu Azzalumi kasani akwai kiyama sai anyi mana hisabi da Kai"jikin momy na tsanani rawa takeyin maganar cike da fushi yaseer ya rukota yadda jikinta ke rawa ya zaunar da ita kiris ya rage ta yanke jiki ta Fadi Abraham jingina yayi a jikin bango a jikin husnah gashin kanta ya yamutse ya mimmike shedar ba ita bace ummah hadiza tace "wai ina Badamasi yake ne besan meke faruwa bane yazo ya kira mana malami a Diba yarinyar nan dake tsananin shan wahala"Abraham kallonsu yakeyi cike da takaici yau da adan momy uwar husnah bace yau da sai ya nakasata sai ya maidata abun kwatance batasan baa nunasa da yatsaba take nunasa take masa mugun furuci saboda tsananin son da yakeyiwa husnah yasa yau tunda yake be taba fushi da itaba sai yau darajar husnah tasa ya kyaketa innah ta karbe zancen "ina badamasi yakene shin?"momy ta girgiza kai ta nuna mata sashen hajiya rabi wanda yake a rufe, idanuwan hafeez sunyi jajir yake takowa gaban husnah wadda ke tsaye Abraham ne yacev"kai da ace mutim na ganin aljani wallahi da sai nayi wasan Kura da kai dan na tabbatar ni dan adam nafika daraja ninkin ba ninkin saboda haka ka matsa kabani wuri kafin in tofeka da ayar Allah"hafeez yace yana kallom Abraham dake kallonsa ido cikin ido kwayar idanuwan husnah kadai yadda ya sauya zuwa kalar ruwan toka babu fari saika furgita,yaseer na tsaye gabaki daya ransa a bace yake haushin hafeez yakeyi ji wani zakewa da yakeyi akanta?wata zucuyar tacewa yaseer meye naka kaida ka rubuto mata takardar saki?mtsww tsaki yayi ya kalli takardar ya riketa da kyau gabansa ya yanke ya Fadi ji yayi yanaso ya kalli fuskarta ya kasa hakuri da daina kallonta tabbas yasan yarinya mai irin kamanninta anan gidan amma meyasa tunda tazo bai tuna da hakan ba?to wace yarinyar ce?dan tsaki yayi ya dago kai suna hada ido ya runtse ido namiji ya gani fuskarsa baka kirin idanuwansa jajir hakoransa a waje ya rufe idanuwansa jikinsa sai kyarma yakeyi tsoro da furgici suka cikasa hafeez ya bude baki cikin karfin hali da dauriya dikda yadda yakejin faduwar gaba ya soma kokarin karanto addua zai tofa Abraham ya shakesa..... cike da kwarkwasa hajiya rabi ke zaune gaban daddy tana zuba masa shagwaba irinta manyan mata daddy washe baki yakeyi yana zaune dagashi sai singlet gefensa jug ne na juice da aka hada masa yaji magani ga farfesun Naman zabo nan ya dauki cinya ya yaga ya tauna dadi ya ratsashi ya runtse idanuwansa tayi yar dariya tace cikin kissa "yayi dadi ko? nayi makashi na musamman ne nasan zakasoshi idan ka gama akwai alkubus a waccen kular"daddy ya jijina kai yace "dik ni kadai?"ya gyada masa kai hajiya rabi najin bugun kofar da akeyi ta basar amma shi daddy beji ba ta dau remote cikin kissa tace "Bari in kara mana karar tv banaji"zata kara cikin tsawa da daga murya innah ta kwala kira tace "badamasi"da sauri daddy ya kalli hajiya rabi ya ajiye cinyar naman dake hannunsa yana kokarin hadiyewa yace "kamar muryar innah"zatayi magana ta kara kwala masa kira "badamasi ka fito mana sai kace kana zaune da kai?"ya zabura ya mike ya dauki rigarsa Ransa a bace ya bude kofar itama hajiya rabi rai a bace ta biyosa"yanzun dik bugun kofar nan da nakeyi zakuce bakujiba kazo muje husnah babu lafiya Aljanin nan ya tashi zai kasheta gatacan sai rikida takeyi"ran daddy ya Baci ya kalli hajiya rabi tai kicin kicin da rai tace "nice dai baaso aganni nasamu sukuni da mijina babu wasu aljanu wanan yarinyar karya takeyi nina gaji"a fusace daddy yayi gaba innah tana kallon hajiya rabi shekeke tace "to gamandi mai hada uba da y'a makira"hajiya rabi tai mata wani kallo tabi bayan daddy, hafeez dakyar yajejan numfashi shakar da Abraham yayi masa cikin ikon Allah ummah hadiza da momy jikinsu sai kyarma yakeyi ya sakesa ya kwalla kara wadda daddy na kokarin shigowa sashin ya furgita ya shigo kamar an jehosa yanke jiki tayi ta Fadi idanuwanta a rufe karar faduwanta yasa yaeer saurin kallonta mamakinsa bai ganta a dodon da yake ganinta ba gashin kanta ya rufe gefen fuskarta sai wata yar kwalla dakebin gefen fuskarta.... shiru yayi daga bisani ya kauda kansa hajiya rabi ta saci kallon da yaseer keyiwa husnah ta jinjina kai tabdijan ta zame jikinta ta koma gefe ta turawa muneeba message, "wani irin abu ne wanan gidana ya koma kamar na y'an bori zainab meye haka wani irin iskanci ne waban haka?"Yana nuna husnah wadda ke kwance a hankaki take bude idanuwanta tana binsu da kallo daya bayan daya tana kallon daddy dake tsaye a fusace a hankali ta mike ta zauna tana murtsuka udo daddy ya dakawa husnah tsawa "ke tashi ki zauna"ta kallesa tana kara kallonsa tadan tsorata yace "dake nake kitashi ki zauna"yana nunata da hannu yace "wani irin iskanci ne wanan kikeyi kega mai aljanu?babu dama in nemi inuwa in Raba in huta sai an kirani gakican kina aljanu?to bazan dauki iskanci ba kinji nafada miki idan duniyar aljanun zaki koma ki koma damacan nayi hakuri dake balle yanzun"hawaye suka zubo a idanuwanta tana binsu da kallo daya bayan daya waige waige takeyi lokaci daya ya fado mata Abraham dinta gabanta ya fadi ya bace ya rikide bata gansa ba baya mata fada tunda take sai yau gashi yayi fushi ya tafi ya barta daddy nayi mata fada ita batason fada yazo ya dauketa su tafi can inda suke rayuwa bazata iya second daya babushi ba muneeba ce ta shigo kamar an jehota idanuwanta suka sauka akan yaseer dake tsaye gefe idonsa kirr akan husnah a karo na farko ta bashi tausayi hawayen da takeyi ji yakeyi kamar yaje ya share mata hawayen, innah ta katse masa tunani ta hanyar maganar da takewa daddy "badamasi da bakinka kake cewa husnah ta koma duniyar aljanu saboda ta hanaka rawar gaban hantsi da matarka daka aura?baka godewa Allah ba da husnah ta dawo yanzun kakeso ka butulce masa saboda lalurar datake tare da ita?" cikin fushi dady yace "innah babu wata lalura harda iskanci nafada miki karya ne kawai so takeyi taita daukar hankakina nina gaji bazan iyaba idan tasake makamancin haka saina daureta a gidan nan"daddy ya juyo ya kalli hafeez Wanda tuni kwalla ta cicciko a idanuwabsa tsabar tausayin husnah yace "kai kuma in dagaske kakeyi tunda yaseer ya saketa saika turo iyayenka ka aureta kuje can ku karata da aljanun"...jinnina kai hafeez yayi muneeba ta matso gefen yaseer jim kamshinta yasa yayi furgigit ya juyo sukai ido hudu idanuwanta sun kad'a tsananin kishi tajashi gefe tana masa wani kallo "mai takardar sakin keyi a hannunka baka bawa daddy ba"kansa nadan sara masa ya murtsuke ido yace "au kinganiko tashin hankali da rud'ani yasa na mance"ya janye hannunsa daga rukon dayayi mata ya mikawa daddy takarda daddy karba yayi be tambayi ta ko mecece ba ya rike muneeba ta ja hannun ysser suka fice ko ganin gabanta batayi, "badamasi kabani mamaki tayaya zakai fushi da yarinyar nan bayan kasan ba yin kanta bane dik abinda takeyi?"daddy bece komiba ya juya a fusace hajiya rabi tabi bayansa takardar hannunsa ya saki a hanyar fita batare da yasani ba, momy ta share hawayenta ummah hadiza wadda tai mutuwar tsaye ganin masifar da daddy keyi yasa jikinta ya mutu tabbad badamasi bayin kansa bane inba hka ba tayaya zaiyiwa husnah ruwan masifa dik irin son dayake mata dik irin damudaya shiga bayan aljanu sun saceta tsawon shekara goma sha takwas, hafeez ya karasa gabanta ya tsugunna ya dago kanta ganin hawaye na gudu ta runtse idanuwanta tace "ka daina tabani yaya hafeez ni matar aurece amma yau mijina yayi fushi dani sakamakon kulaka da nayi be tabayimun hakan ba yayi fushi ya tafi ya barni ina kewarsa gashi niba aljana bace ballantana in bace in bisa inbashi hakuri ina tsananin kaunarsa ka fadamun yadda zanyi ya dawo gareni"tsura mata Ido yayi yana hawaye tausayinta ya kamasa ta bude idanuwanta yana hango tsantsar damuwa a fuskarta da tsananin soyayyat aljani sanan dik abinda take fada gaskiyarta take fada,kasa yi Mata magana yayi dole zaije gida yasamu ummahnsa akan maganar nema masa auren husnah....ya mike ya kalli momy kallo daya ya mata ya kauda kai yadda ta fita hayyacinta yace "zantafi momy yamma tayi saida safe"a sanyaye innah tace "d'an albarka Kenan Saida safe"kicibis yayi da takardar da yaseer yaba daddy wanda ta Fadi a kasa ya dauka ya zura a aljihu ya fice.... ******* Abraham cikin dajinsu ya shiga ya tsaya tsakiyar bishiyoyi yayi ihuuuuuu da har saida dajin ya amsa ya mike yayi tsalle yana yawo a sararin samaniya yayi kuwwwa dajin gabaki daya ya sake amsawa mamah da zuhraliyya suke kalle kalle cikin tashin hankali suke waigen ta inda zai bullo zuhraliyya tace "maamah wanan yaya Abraham ne kuwwarsa ce kururuwarsa ce"zabariyya ta rugo da gudu bishiyar da suke tace "Abraham ke ihu cikin dajin nan tamkar yana cikin wani yanayi"cikin damuwa tayi maganar, hawaye ke zubowa a idon Abraham Wanda suke rikidewa suke komawa jini hawaye yakeyi hade da majinu yaba gunji cikin kuka yakw fad'in "niba mugu bane niba azzalumi bane amma dik wanda yayi yunkurin rabani da husnah tabbas hukuncin da zan dauka akansa zai sai ya rinkamun kallon mugun aljani.....tayaya na shaku dake husnah a matsayinki na bil'adama ina tsananin kaunarki zaayi yinkurin rabani dake"hawaye ke gudu a fuskarsa suna komawa jini ya daga hannuwansa yayi ihu ya fadi kasa karar da yayi tasa dajin tasa dajin ya girgiza bishiyoyi suka shiga faduwa suna karewa iska hade da guguwa ke tashi dik aljanun dake dajin sun shiga rudani ganin Abraham zaune dirshan akan katon dutse yana kuka yana kiran sunan husnah.....narjisu ce ta fito ta gabansa tsaye tayi a gabansa rigarta har kasa ta rufe mata kafa gashin kanta ya bazu a bayanta data gaba ta dago kanta dake sunkuye wata irin dariya tayi tace "kad'an kenan daga halin bil'adama Abraham meyasa bazaka rungumi jinsinka karabu da itaba ko soyayyar dole ce?kana azabtuwa da soyayyarta?mu kuma muna azabtuwa da kaunarka?"wani irin kallo yayi mata wanda tasa habtar cikinta ta kad'a ya miko hannunsa zai damketa ta bace, yar sandar dake hannunsa wadda yake busawa a hankali yana hawaye ya tuna runtse idanuwansa yayi take ya tuno da husnah lokacin da yake fita da ita saman dutse yanasa hannu cikin ruwa yana damko kifi yana gasawa yana bata,ya bude idanuwansa da duka sauya kala ya mike yana taku kafarsa kamar ta tsaga kasa haka ya tsaya akan dutse yana wata sarewa da sandar yana busawa yana hawaye.... kwance take kan gadonta tayi lamo ba barci takeyi ba sautin sarewar busarsa takeji a kunnenta ta zabura ta zauna tana kalle kallen cikin dakin bugun zucuyarta ne ya tsananta tasa hannu ta dafe kirjinta da yake bugawa kana iya kallon bugun zucuyarta ta zuro kafarta kasan gadon ta Diro waige waige takeyi tana jiyo saitin muryarsa yana busa yana hawaye durkushewa tayi akan gwiwarta ta fashe da wani irin kuka mai ban tausayi cikin rawar baki da zazzabi dake son lullubeta tace "Abraham kadaw....oooo natuba ina tsananin kaunarka nasaba dakai soyayyarka zata illatani kadawo tun numfashina bai daukeba karasani"shesshekar kukanta yana iya jiyo sautin kukanta tsayawa yayi da busar yana sauraren kukanta shima kukan yakeyi yana bukatar kasancewa da ita yanaso ya rungumeta yaji dunin jikinta yayi missing nonuwanta masu laushi da dadin tabawa ga wata matsananciyar shaawarta dake damunsa.... momy a hankali ta tako ta tsaya a kofar dakin husnah tana jiyo sautin kukanta tana Ambatar sunan Abraham cike da tashin hankali a kasa ta kwanta tana juyi minti minti takw mikewa ta shiga waige waige ko zata gansa....wani irin iska mai sanyin gaske yake kada husnah da Asuba ta muke ta runtse idanuwanta tana kallon window yadda yake kadawa gani takeyi kamar shine zaixo wajenta..... yaseer juyi yayi akan gado idanuwansa a rufe amma fuskarsa cikin kwayar idanuwansa husnah yake gani yadda yaga rana haka yaga dare ya bude idanuwansa ana kiraye kirayen sallah asuba muneeba na kwance a kirjinsa ta baza gashinta har fuskarsa ya kauda gadhin ya tsura mata ido yadda take bacci yake kallo a zahiri kuwa hankakinsa da zuciyarsa na wajen waccen yarinyar yana shafa kan muneeba yana bubbuga bayanta cike da kulawa kansa na kallon ceiling lokaci guda ya tuno da fuskar nan tata mai ban tsoro ya runtse idanuwa dik motsinsa muneeba ba bacci takeyiba Allah Allah takeyi safiya tayi su fita cikin tashin hankali take bazata taba iya bacci ba dan tanaa gani kamar yaseer zai dawo hayyacinsa ya tuna da husnah gashi tayi masa karyar tanada ciki dole ta ziyarci wajen boka ****** hajiya rabi ce tsaye gaban daddy yana shirin fita hannunta rike da hularsa cikin kissa tace "nace kasamu karanta takardar da yaseer ya baka kuwa?"waige waige ya shigayi yace "au kinga jiya tsabar takaici bansan inda na jefa takardar nan ba wallahi"murmushin mugunta tayi tace "Tou ka tambayi zainab kila itama ya bata takardar saika karanta tata tunda taka ta bace ya jinjina mata kai ta durkusa ta mika masa hular tace "au inaso zan fita goggo batada lafiya zamuje nida muneeba mu dubota"daddy ya jinjina kai yace "yakamata dani zaaje"gaban hajiya rabi ya fadi tayaya daddy zaice dashi zaa itada zata ziyarci wajen boka yacev"amma akwai aikin da zanyi inaga yar tafiya ma zanyi gaskiya"murnushi hajiya rabi tayi tacw "har nasoma murnar zamu ka gaida goggo koda yake ba sai kajeba zan iya isar maka da sakonka"ya jinjina kai tace "allah ya tsare "ameen"ya fice dadi ya kasheta, momy rike da plate na siyayyan kwai da doya da source na hanta da tea mai kauri tana lallabin husnah sam takicin abincin kallon bango kawai takeyi tana sauraren zuwan Abraham tayi missing dinsa sosai ta saba dashi shikadai ke debe mata kewa da soyayyarsa ga shaawarsa datakeji tarasa dalili ruwa kawai ke zuba yana jika mata pant momy kuwa tausayin husnah ne ya lullubeta batasan lokacin da ta soma hawaye ba,ta mike ta fice sukai kicibis da yaseer ya shigo, Abraham ne ya bullo ta jikin bango jikinta ne ya bata ya shigo dakin saidai yaki bari tagansa yanaso yadan horata ne mikewa tayi tana jinjina kai "kazo Dan Allsh kana ina ka fito ina tsananin kewarka"murmushi yayi har yanzun cikin fushi yake ji tayi an rungumota ta baya ta waiga bataga kowaba bata ankara ba taji hannuwa cikin rigarta ana mulmula kan nonuwanta cike da kwarewa runtse idanuwanta tayi tana sauke numfashi....... *LITTAFIN DUHU NA KUDI NE 300 ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI DIK WADDA TA KARANTAMUN BATA BIYABA ZATA BIYANI HAKKINA RANAN DA BATADASHI* TURA KUDINKI 300 TA WANAN ACCOUNT DIN 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK SHAIDAR BIYA TA WANAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA NUMBER *SLIMZY*✍🏻 22 runtse idanuwanta tayi wasu hawaye masu zafi ke zubowa ta dago hannunta tana kokarin d'orawa akan hannunsa taji ya cire hannun daga kirjinta ya janye jikinsa ta waiga bataga kowa ba ta mike tana magana cikin sanyin murya "kadawo gareni nayi kewarka awanni shida da suka shude kamar shekara shida da wata shida nayi na rashinka Abraham"bakinta ke rawa tana maganar jingina yayi a jikin bango yana kallonta ko kifta ido batayi waige waige kawai takeyi tanaji a jikinta yana cikin d'akin Amma fushi yakeyi da ita ta dafe kanta kamar zararriya tace cikin tsawa "wai ya kakeso inyi ne?meyasa zakayimun haka baayi maka laifi a baka hakuri Dan Allah ka fito idanuwana suyi tozali dakai ko zan samu sassaci. rad'adin da nakeji a zuciyata"ta share hawayenta tana saurarawa ko zaiyi magana, yaseer da sukai kicibis da momy kuwa muryar husnah yaji ta daki dodon kunnuwansa ya saurara da kyau murya mai tsananin dad'i yaji tamkar tana busar sarewa wanan muryar yakanyi mafarki da ita sanan yaso yasan mai irin muryar nan a yarinta gashi yazo ne yaga yadda ta kwana yace "momy ya naganki da plate din abincin kin fito kina kuka?ita yarinyar bata karba taci bane?"momy ta girgiza kai tace "bata karba ba tayaya zata karba bayan ta kwana tunanin aljani?ta kwana kuka saboda tsananin soyayyar da takewa mutumin da ba halittarsu daya ba"shiru yaseer yayi tsuntar kansa yayi cikin tsananin faduwar gaba baisan lokacin da yace "bani plate din abincin"galala momy tayi tana kallonsa takasa magana sa hannu yayi ya karba da cup din tea din jikinsa na rawa gashi yayi shirun zuwa aiki momy ta rakasa da ido tana kallonsa ko kiftawa batayi, daddy ne ya shigo dakin cikin shirin fita sai kamshi yake zabgawa momy kallo daya tayi masa ta kauda kanta cike da takaici shima haushinta yakeji yace "ina takardar da yaseer ya baki jiya?"shiru momy yayi cikin zuciyarta tace takarda?tabbas taga lokacin da yaseer yaba daddy takarda amma ita be bataba tace "wace takarda kuma?"hajiya rabi tana kokarin shigowa tace "takardar sakin husnah daya rubuta mana ai biyu ya rubuta yaba daddy nasa ya baki dayake bakiso arabashi da ita yasa kika boye naki na daddyn ma kika dauke"daddy ya dubi hajiya rabi ya jinjina kai yace"da kyau yaseer ya saki husnah ko?dama ai bai dora mata idda ba tunda ko tarewa batayi ba batamasan da auren ba yanzun ta mijinta aljani takeyi dan haka nasan yanzun yaseer yaje aiki zan kirasa a waya aida ransa inji sanan ya rubutomin sabuwa saboda hafeez inbashi aurenta suje su karata dama shi ya tattagota ninafara ko kwanto ma akanta dikda ban tabbatar ba"yana gama magana yasa kai ya fice bai jira ta bakin momy ba,gaban momy kuwa dukan uku uku yakeyi wato yaseer takardar sakin husnah ya rubuto?hajiya rabi ta katse mata tunani tace "tunanin me kikeyi zainab?"ta sheke da dariya tace "husnah itada yaseer saidai ido dan tuni nasa yaserr ya rubuta takardar saki uku zaa damkawa yarki idan ma kinga takardar kin boyene to karyarki Tasha karya idan kinga yaserr be sawakewa husnah ba to niko shi wani ya mutu ne"momy ta watsa mata kallo mai cike da tsana tacev"tirre da halinki rabi dik kutungwilar da kike kullawa wallahi ta Allah bataki ba burinki bazai taba cika ba kuma yaseer da husnah babu Wanda ya isa ya rabasu dan tun husnah na cikin yaseer ke dawainiya da ita dan haka sihirin da kukayima yana gab da karyewa dan yanzun haka yaseer na cikin dakin husnah yana ciyar da ita"shekeke hajiya rabi ke kallon momy ta sheke da dariya tace "mafarkin da kikayi jiya ko tabadai ciki tare da mijinta aljani yana kwanciya da ita"tasa kai ta wuce tana dariya momy tayi kwafa maganar hajiya rabi na karshe yayi mata matukar zafi hajiya rabi kuwa ranta ya sosu cewan da tayi yaseer na tare da husnah a daki dan haka yasa ta nemi waje ta labe, momy kuwa tsaye tayi jikin labulen dakin tana iya hango yaseer yana rike da plate din yake taku sautin takalminsa a tiles yasa tayi saurin juyowa tanayin ido hudu dashi ta mike fuskarsa ce ta shiga canja mata ta koma yaseer ta rikide ta komata Abraham tsoro ya kamata tadan ja da baya cike da fargaba take kallonsa tana ganin yadda yake rikida,ganin tanaja da baya yasa yaseer dan furgita ta zauna gefen gado bakinsa dakyar yasamu damar fusta addua ayatul kursiyyu yayi Abraham na tunkarosa ya koma da saurin jin zafi da hucin wuta a tattare da yaseer rikidewa yayi ya shige jikin husnah wani abu daga idon husnah ya fito zirrrrr kamar walkiya ko shocking Yana wuta ya shiga bakinsa ji yayi harshensa ya daure jikinsa sai tsuma yakeyi bugun zucuyarsa ya tsananta yana zama a gabanta Yana kallonta ita kuma a Abraham take kallonsa shi kuma tuni fuskarta ta rikide masa ta koma abun tsoro fuskarta ta koma baka kirin irin yadda yagani jiya take hakoranta suka zazzago masu tsayi guda biyu idanuwanta a warwaje gadhin kanta kamar kaya yaseer ya runtse ido dakyar ya kira sunan Allah kamanninsa suka koma nasa sak tace "meyasa kake canjawa kana komamun Abraham yanzun naga ka rikide ka koma mutumin nan daya rungumeni jiya"a sanyaye tayi maganar idanuwansa a rufe ruff baya kallonta daya bude ido kamanninta ke sauyawa haka ya dibo abincin a hankali yace bude bakinki "ta bude bakinta batare da tayi masa musu ba ya bata ta kara karba a haka yake bata har sau biyar daga bisani yaji wata iska mai karfin gaske ta mamaye dakin windows din cikin dakin ke kadawa fanka ta fara zazzagowa kamar zata fado ya juya yaga wardeobe dinta na buguwa yanayo kansa da karfin gaske aka fincike plate din abincin aka wurgar gefe ji kake tasssssss tasa hannu ta toshe kunnuwanta aka angije yaseer daga gefen gadon ya fadi kasa wata murya yakeji tana magana sam naya fahimtar me ake fadi ya mike cike da tsoro saidai ya kasa gudu ya kuma kasa kallon inda take ganin drwer nayo kansu yasa hannu ya fuzgota ta suka Fadi kasa ta fada kirjinsa kamar kugiya aka dauketa aguje momy ganin wanan dramer ta shigo dakin ganin yaseer warwas a kasa tace "an tureka ko yaseer tashi tashi"tana kokarin rukosa yayi murnushi yace "zan iya tashi"ya mike ya juya ya kalleta rabe a gefen gado sai gumi takeyi ta bishi da kallo ya fice yana fitowa a idon hajiya rabi ya fito ta zaro idanuwa waje tana kallon yaseer cike da tsananin mamaki tasa hannu ta murza idanuwanta tabbas shine a hankali ta taka ta koma sashenta dakyar take taka kafarta saboda yadda jikinta yayi nauyi jiri na nenan daukarta.... ko ganin gabansa yaseer bayayi ya fito kicibis sukayi da muneeba ta zuro hijab tana sauri da slippers a kafafuwanta turus tayi ta kallu agogon wayarta tana kallonsa cikin tuhuma tace "yadai har yanzun baka wuce aiki ba?me kakeyi a sashensu momy naga kamar daga nan ka fito"nannauyar ajiyar zucuya ya sauke tana kallon yadda kwayar idanuwansa suka kada cikin tuhuma take kallonsa gabanta ya tsananta faduwa ruko hannunta yayi ya shafa cikinta yace "babu komi mun dan tattauna da daddy ne yanzun ma sauri nakeyi zan fita in tafi"ta waiga bataga motar daddy ba tace "ai daddy ya dade da fita naga fitarsa ta window"gabansa ya fadi bayaso ranta ya baci sam yarasa meya shiga jikinsa yakejin yana damuwa da wanan yarinyar sam yar da ko ganinta bayasonyi bayi rasa nasaba da kamannin da yake gani da wata yarinya dayasani a baya kwalla taji ta cuko a idanuwanta ganin ya rasa me zaice masa kawai ta gifta ta gefensa ta wuce juyawa yayi yana kiranta "muneeba muneeba"ta juyo yadda idanuwanta suka kada yasa yaji ya damu saidai sauri yakeyi yayi latti dole ma ya wuce yasan idan ya dawo akwai daru ya kada kai ya wuce cikin damuwa da tsananin faduwar gaba ya bude mota ya shige yaja ya fice, cikin kuka ra fad'a dakin ummahnta wadda ke tsaye tana kaiwa da komowa tana sakawa tana kwance yadda zatayi da wanan lamarin da yake shirin bullowa muneeba ta fada kan gado ta fashe da kuka tace "ummah nashiga uku yaseer zai dawo hankalinsa akan husnah yarinyar da tuni muka dauke masa hankali akanta idan ya dawo hayyacinsa na tabbatar tawa ta kare a gidan nan gaba daya tarewa zaiyi wajenta dikda dai nasashi ya rubuta mata takardar saki"ummsh ta karaso tace "mummunan tashin hankalin da nake ciki kenan takardar saki kuma yabawa daddy saidai daddy ya yar da takardar yanzun haka baa ganta ba"zabura muneeba tayi tace "shikenan tawa ta kare nashiga uku ummah kiyi wani abu ya zamuyi mutafi wajen boka gashi karyar ciki nayi masa sam banaso hankalinsa ya koma kan waccen matar aljan din"ta Dora hannu akai kuka takeyi hawaye na zuba ummah ta dafata tana kasa da murya tace "ki kwantar da hankalinki inada tabbas akan boka nakan tudu matsafi ne na gasken gaske na tabbatar sai yasa husnah tabar gidan nan dan haka na yanke shawarar mu shirya yau muje wajensa inaso yanxun ki kwantar da hankalinki yarinyar da rainon aljanu ce me zaayi da ita? itama durkusar da ita zamuyi yarda ko sallah kin taba ganin tunda ta dawo tayi?dan haka kara burkitar da ita zamuyi nida zanga aljanin ma zance ya sake saceta tashi maza kije ki shirya"muneeba ta share hawaye cikin kidimewa tace "karyar cikin da nayi fa?"hajiya rabi tace "zamuje wajen boka akan hakan inta kama a sama miki ciki dik zaayi kedai tashi maza kije ki shirya"ta mike cikin sauri a kidime tasa hijab din gaba a baya ta fito kicibis sukai da kanwar momy mahaifuyar husnah kallon kallo sukayi ko gaisheta batayi ba tsaki taja mata ta watsa mata harara ta wuce, momy na zaune ta zabga tagumi batasan zuwan yar uwar tata ba ji tayi an dafata ta zabura ta juyo cike da furgici ta dafa kirjinta tace "har kin tsorata ni ya naganki haka?da sassafen nan?"zama tayi gefenta tace "dubi yadda kika sauya?kina nan kina sakacin naki ko?ina husnah"momy ta nuna mata dakin da husnah ke ciki kwance tace "tana ciki takicin abincu saboda aljaninta jiya sun samu matsala yadda yake zuwa suyi hira su wuni tare bezo ba"jinjina kai tayi tace "tabdijan lallai kinyi sakaci aljanin ke shigowa har cikin daki?kina jinta tana maganganu kamar zautacciya zainab?sakacin da kikayi ya saceta shi kike Shirin karayi?kina zaune batare da an nema mata maganin da zasu rabu ba?wai ma tsaya kin tabasa karatun kurani ko kina azkar ke kanki balle kisata tayi ki koya mata?husnah na tabbatar ko sallah batayi tunda ta dawo ko?"momy jikinta ya mutu ta tsare yar uwarta da ido taja nannauyar ajiyar zucuya ta fashe da kuka tace "wallahi wallahi damuwa tasa dik na rikice narasa yadda zanyi"tsaki tayi mata kawai ta mike ta nufi dakin da husnah take..... ******* hafeez ya gama shiri ya makara zai fita ya tuno da takardar daya dauka ya saka a aljihunsa da sauri ya karasa basket din kayan wanki ya dauko wandonsa ya ciro takardar abinda yayi tozali dashi ne ya kare ware iso ya sake karantawa yaseer ya saki husnah?ya karasa sakin da yayi mata?ya jinjina kai amma shin daddy yasan hakan da momy?take zucuyarsa ta bashi amsa basu ganiba kenan takardar ya kawo bai samu basu ba ta fadi shi ya dauka ya gani i har daddy da momy da husnah basu ganiba bata saku ba ya kamata ya maida takardar nan yasa takardar a aljihu ya fito yana sauri sai kamshin turare yake zubaea ummahnsa tace "to dan gidan daddy albishirinka"cak ya tsaya ya juyo yana kallon ummah ta jinjina masa kai yace "yesssss..... daddy zai dawo ko?"ta jinjina masa kai meenahl ta fito itama tsalle tayi yacev"alhamdulillah ummah daddy zsi dawo a daidai dan Alhaji badanasi yace in turo maganar auren husnah"ummah jikinta a mace ta daga masa kai zuciyarta cike da tsoro ya fice cikin farin ciki aiki zashi yasan zasu hadu da yaseer zsi masa albishir da zai auri husnah zai rabata da gidan kamar yadda ya fada Allah allah yakeyi ya isa office dinsu yana parking motarsa ya kalli ta yaseer ya tabbatar yau ya shigo wajen aiki daukar takardar yayi yasa a aljihunsa ya fita yana takunsa mai cike da takama da kasaita ya tura kofar office din yaseer kansa a kasa cike da rudani yake bincike baiga hoton yarinyar ba yadaisan yanada hotonta har a office dinsa yana kallo bai ganiba hafeez ya turo kofa hade da sallama yaseer ya d'ago yana kallonsa shima ido cikin ido yake kallonsa yaseer zaiyi magana hafeez ya rigasa "nazo ne inyi maka murnar sakin husnah da kayi"dammm gaban yaseer ya fadi kansa ya shiga juyawa take ya tuno da yarinyar tabbas sunanta husnah hafeez yace "kabani lasisin auren husnah yanzun tunda baka bukatarta ni ina bukatarta zan aureta aijanin nata ya kasheni Zan aureta in rabasu ai bansan daddy baiga takardar ba ina tashi aiki zsntafi da takardar in mikawa momy tunda yarwa akai na tsinta"yana masa murmushi ya fice gumi ne ya karyowa yaseer ya dafe kansa meke faruwa dashi ne?wace takarda hafeez ke magana shin yarinyar Daya sani yana karami itace wanan husnah mai aljanu ta gidansu?mikewa yayi tsaye kansa na juyawa ya shiga cewa "no no inaaas"ya kwashi wayoyinsa cike da tashin hankali ya nufi hanyar fita ko ganin gabansa bayayi...... ****** shiru husnah ke zaune bayan Antynta ta gama mata nasiha jikinta ya mutu sosai saidai can kasar zucuyarta soyayyar Abraham ke azalzalarta,....tsaye yake a kofar shiga dakin momy na zaune a parlor itada Anty sun saka karatun kurani suna tattaunawa sukaji tassss an jefo speaker radio home theater kasa ta fadi an kashe kauri sukaji alamar an kona radiom kallon juna sukayi Anty tace"an kona radion saboda karatun da nasa"tayi murmushi wucesu yayi ya shiga dakin ta jikin kofa ta gansa ya bullo kamar an wurgosa mikewa tayi tana murtsuka ido tana kallon kofa kallom kallo sukeyi wani farin ciki ne ya lullubeta ta ruga da gudu ta fada jikinsa ya runtumeta kamm kamar zai maidata cikinsa ceke da kewarta yayi kissing goshinta ya dago fuskarta hawaye tagani a idanuwansa tace "kuka kakeyi?"ya girgiza kai yana hawaye yace "ba kuka nakeyi ba"kunnuwanta ta rike alamar ban hakuri yayi saurin cirewa yace "nine ya dace in baki hakuri dana azabtar dake kuma nima na azabtar da zucuyata jnacan cikin daji cike da kewarki"murnushi tayi ta kara fadawa kirjinsa tana dariya tana kuka tace "nayi kewarka mijina ina bukatarka a kusa dani"ya shafa kanta ya zame dankwalin kanta ya tura kansa gefen wuyanta ya shiga romancing dinta yana shasshafa ta bankarewa tayi tanajin wani yarrrr idanuwanta a rufe tana sauke numfashi cakk ya dauketa yace muje?"ta gyada masa kai batare da tambayar inda zasu ba yabi ta jikin bango zasu shige tace "zaka dawo dani?"ya gyada mata kwi idonsa kirr akanta yace"zan kone in har ina nan antynki zata kona ni"ranta ya baci ta fara jin haushin Anty dikda tayi mata alkawarin sallah da ibadah tayi mata alkawarin bazata sake biyewa Abraham ba amma soyayyarsa bazata barta sukuni ba giftawa sukai suka fice.... ****** muneeba da hajiya rabi zaune a gaban boka ya tasa musu kwaryar tsafi a gabansu wani ruwa mai kaman jini yanata tafasa fuskar husnah ce amma fuskar taki fitowa yayi surkulle ya mike ya daga hannunsa sama ya kira sunanta ya kalli kwaryar sam husnah bata waigo ba boka ya jinjina kai tabdijan akwai matsala muneeba tace "boka banason in koma gidan nan in tarar husnah bata haukace ba hauka nakeso tayi tabar gidan banaso ta rabi yaseer idan har yaseer ta rabeshi kishi zaisa in hadiyi zuciya in mutu"da sauri hajiya rabi ta toshe mata baki ya dauko wata kwarya da magani ciki ya bata yacev"kinga wanan kwaryar da maganin nan?"ta jinjina kai yace ki kira sunan husnah da yaseer ki fasa kwaryar kice na Farraka tsakanin husnah da yaseer harabada babushi babu ita "ta karba tana murmushi yace "sanan maganar cikin da kikai masa karya"da sauri suka gyara zama yace "akwai mafita"cikin kosawa hajiya rabi tace meye mafitar?fada mana boka ko meye zamuyi"boka yayi ihu ya mike ya hura wata hoda saiga jariri mai shegen kyau suna gani suka kalli juna yace"akwai aljanin da zai shiga jikina yanzun zaiyi amfani dake idan kin yarda yana gamawa ciki zai shiga wanan yaron zaki Haifa"hantar cikin muneeba ta kada ta jinjina kenan shine zai kwanta da ita?ta kallesa yadda yake gumi bakin kirin jikinsa sai walkiya yakeyi da datti ta kalli ummah ta ta yatsina fuska ta bata rai hajiya rabi ta rad'a mata tace "biyan bukata yafi dogon buri dan haka muneeba ki yarda kawai"muneeba gabanta ya fadi boka fa?aljani zai Mata ciki kuma cikin mutim tayaya hakan zai kasance?..... husnah na rungume a jikin yaseer suna zaune a wata kujera a bakin ruwa mai shegen kyau ya mike tsaye yana zagaye wajen ta mike cikin farin ciki tace "ina ne nan?"yayi murnushi yace "kona fada miki baki saniba amma lambun soyayya ne"tayi tsalle sai kuma ta bata rai tace "su momy zasu shiga basu ganniba"cikin yanayi na tsoro tayi maganar yace "zasu ganki bazasu taba tunanin ba ke bace dan haka ki saki jikinki nayi kewarki taho"ba musu ta taho ya shiga tsokanarta yana zagaye wajen tana dariya kwanciya yayi ta fada jikinsa ya zame rigarta ya ajiye gefe ta rufe ido ya rada mata a kunne "kunya kikeji?"ta girgiza kai yakai bakinsa nononta ya soma tsotsa yana lumshe ido tana shafa kansa...... *WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE 300 ZAKI BIYA KI KARANTA IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA* 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK SHAIDAR BIYA TA WABAN NUMBER 08036953516 KO KATIN MTN TA NUMBER.... *SLIMZY*✍🏻 23 bude labulen parlorn yayi babu kowa sai tv ke aiki yasan dama kannensa basa nan tsakiyar parlorn ya tsaya sai gumi da yake had'awa yace "momy!!"cikin daga murya yake kiran momy tana kitchen itada mai aikinta tana kokarin dama kunun gyada ta jiyo sautin muryarsa yana fad'in "momy kina ina?Dan Allah ki fito ki warwaremum wanan matsalar da nake ciki kaina zai fashe"cewar yaseer shiru momy tayi ta kalli mai aikinta tace"kamar yaseer ko?anya yaseer ne kuwa?yanzun ai yaseer na wajen aiki"tace a fili ya sake kiran sunanta mika ma mai aikinta bokitin tayi tace "tace rikemun ina zuwa ba lafiya"tana kokarin daura zani ta fito ta gansa tsaye yanayin da taga yaseer ya furgitata gabanta ne ya yanke ya fadi dakyar ta karaso cikin parlorn tace"kai yaseer lafiya naganka haka?"ta kalli kayan jikinsa fes dashi yasha bakin wando da farar riga shirt alamu daga wajen aiki yake gumi yakeyi sajensa ke d'igowa da gumi tacw"yaseer meke faruwa naganka cikin wanan yanayin?"zama yayi a kujera ya dafe kansa da ya dau zafi ya runtse idanuwansa fuskarta ya gani ya budesu momy ta zauna gefe tana kallonsa tana kuma saurarensa kasa magana yayi sai jujjuya kai yakeyi yana kokarin tuno yarinyar da yake gani ta sake magana tace "yaseer kayimun magana kodai ba kai bane kaima aljanun sun shafeka?"da sauri ya kalleta da jajayen ido harta furgita yace "momy wacece yarinyar nan ta gidan mu?wadda ke dakin momy da hafeez ya kawota?tanamun kama da wata dana taba sani a baya"murmushi momy tayi ta d'aga hannunta sama tace"Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah,lallai yaseer ka dawo hayyacinka saidai ka kasa fadin wacece saboda lokacin da tazo baka hayyacinka"yace "momy kamar ya bana hayyacina gashi yanzun inayi miki magana?"ta girgiza kai kawai tace "husnah ce,itace yarinyar da kake yawo da hotonta wanda tun tana yarinya da aka haifeta mahaifinka nada rai aka daura aurenku tun kuna yara ta tafi ne sakamakon saceta da aljanu sukayi"shiru yayi yana kallonta itama shi take kallo yacev"ummah dama husnah ce?"a sanyaye yayi maganar ya soma hawaye tausayinsa ya kama momt godewa Allah take karayi ta mike ta kwalawa mai aikinta kira tace "zainura idan kin dama kunun gyadan ki kawowa yaseer nashi"momy ta mike cike da farin ciki ta nufi daki ta bude drawer dakinta ta dawo da hoto ta mika masa hannunsa na rawa ya karbi hoton ya tsurawa hoton ido tabbas itace...ya kura musu ido ya sata a kafadarsa tana dariya anyi mata parking gashin kanta.....wata irin faduwar gaba yakeji tayaya zai fadawa momy ya saketa?hafeez ya dauki takardar hafeez na kokarin shiga rayuwarta ashe matarsa ce?gumi ne kawai ke karyo masa innahlillahi wa innahilaihi rajiun ya furta momy ta dade tsaye tana masa magana besan tanayi ba har saida ta tabosa tace"tunanin me kakeyi yaseer akwai matsala ko?"ya jinjina mata kai ya karbi kofin ta koma kitchen dauko nata... ***** Tura kofar dakin husnah Anty tayi taganta kwance cikin bargo lullube a hankaki ta kira sunanta "husnah!"taji shiru gurnani taji kamar munshari tace"ashe bacci takeyi "ta juya ta fice momy tace "tana dakin ko ya dauketw"girgiza kai Anty tayi tace "bacci takeyi husnah cikin damuwa take tun dazun naganta cikin wanan yanayin"momy tace"bazai wuce bataga aljanin nata bane "Anty ta girgiza kai kawai ta zauna tana kokarin kallon agogo tace"yakamata inzo intafi gida yara zasu dawo makaranta dama nace bari inzo ne insameki ki farka daga nannauyan baccin da kikeyi ki rike yarki tasamu lafiya"tana kokarin sa gyale ta dauki Jakarta momy cikinta nadan mata motsi tasan yunwa takeji ta mike tace"muje nataka miki ko?"suka jero a tare suka fito, husnah na rungume jikin yaseer suka shigo parlorn ba kowa sai kyalkyala dariya takeyi cikin nishadi suna shiga dakin tace "amma kasan me anya su momy basu nemeniba kuwa?"ya jinina mata kai yace "sun nemeki kuma sun shiga dakin anganki kwance basusan bake bace"ta ware ido tana dariya yace "kinsan me?karki rinka nunawa su momy wani Abu so sukeyi su rabamu"ta gyada masa kai ya rike kwankwasonta sosai tayi yar kara yayi dariya yace"bude bakinki ki rufe idonki"ba musu ta bude bakinta ta rufe idanuwanta kallonta yakeyi lokaci daya ya zaro harshensa ya ware idonsa saiga wani bakin abu a kan harshensa ya hade bakinso ya tura mata cikin bakinta yana tsotsan bakinta yana shasshafata ya tabbatar abun ya shige jikinta ya zare bakinsa daga nata yace "bude idonki"ta bude tana kallonsa,jin an turo kofa ne yasa husnah dan gyarawa momy ta ganta tsaye "husnah kin tashi?",mika husnah tayi kamar wadda ta tashi daga bacci tana murtsuka ido tana kallonta momy batadai yarda da itaba tace "tou azo ayi sallah ko?"ta jinjina mata kai tace"momy yau ni zan tayaki aiki"Abraham na tsaye yana murmushi yana mamakin yadda husnah tayi kamar basu tare ya jinjina kai cike da farin ciki momy tacev"Tou naji ke kin iya aikine dama?"cikin faraa ta kalli sashen da Abraham yake ya kashe mata ido tayi dariya tace "sosai ma ai na iya kedai bari inyi sallahr momy ganinan zuwa"mamakin yadda husnah ta saki jikinta momy keyi kamar ba itaba lallai taga amfanin zuwan yar uwarta gidan ta rufe kofa Abraham yace "kina magana kina kallom sashina saita ganoki ko dikda ai tasan muna tare"ta rike kunnuwanta tacev"nadainta ta janyoshi suka rungume juna Sam bata gajiya da dumin jikinsa.... shima rungumeta yayi yana wasa da gashin kanta cike da nishadi yace"kinsan me?"ta dago kai ta girgixa kai yace "nafara wani tunani nasan kuma hakan zai yuwu"momy ta kwalawa husnah kira tace "momy nakirana bari muje muje tashi idan munje wajen aikin zamu cigaba da maganar ya mike ta dagashi ta gyara rigarta da ya ciro nononta daya yana wasa dashi yace "ban gaji dashi ba"ta kyalkyale da dariya momy ta turo kofar tace "dawa kike dariya?kun shirya kenan?"husnah ta kalli Abraham ta basar tace"muje kifadamun me zanyi miki banaso ki wahalar da kanki saboda abinda ke cikinki"damm gaban momy ya fadi anya ba aljanun take magana dasu ba?ya akayi husnah tasan tanada ciki?dik duniya ba wanda yasan tanada ciki daga ita sai likitan dataje ya gwadata, Abraham toshe bakinsa yayi yana dariya husnah ta fakaici idon momy ta hararesa ta cije baki momy bataji tace"bakai kafadamun tanada ciki ba"ta tura baki yace "ai bance kifada mata ba"ya bugi duwawunta tayi kwafa momy tacw "dawa kike kwafa "ta girgiza kai tace "bari insamu mai aiki muyi tare"momy ta zauna ta rafka tagumi dik yau hafeez baizo gidan ba gashi sunyi magana akan zaizo akawo mai rukiyya gashi yau yadda husnah ta saki jikinta sam bata yarda da hakan ba anya ba aljanun ke jikinta ba?"husnah suna shiga kitchen ta bugi bayansa ya gantsare yana dariya yace"kin rama ko?"ta kashe masa ido ta nuna mai wadda ke kitchen din tuni cikin mai aiki ya duri ruwa ganin yadda husnah ke abubuwa kamar da wani kitchen din yasa ta mike ta zare jiki ra fuce, husnah ta shiga sanwar abinci kamshi ya cika gidan tace "yauwa fadamun abinda kakeso ka fadamun"yace "yauwa bazan bari a maida aurenki da wani ba idan kuma nabari badashi zaki rayuwa ba dani zakiyi"yace fuskarsa a daure wani iri taji tace "tayaya?"yace "koma ta yayw zaki gani badai kina sona ina sonki ba dikda ba jinsin mu daya ba aidai Allah ya haliccemu babu mai rabamu"ta kasa magana ta mike zata dauko wuka taga kawai ya mika mata ta karba ta yanka albasa yaje yana wanke mata kwanukan data bata.... ****** nishi kawai muneeba keyi sakamakon yadda boka ya danneta yana gurzarta gaba daya kan nipples dinta zafi sukeyi mata wani irin wari yakeyi yasa ta dauke numfashinta ta hada gumi kusan minti arbain yana abu daya gashi yamma tana gabatowa cikin wahala tacev"ya isa haka Dan Allah kabarni haka idan cikin ne ya isa ma ya shiga"ya kalleta da jajayen idanuwansa tayi saurin rufe ido ya tsorata ta tayi yar kara hajiya rabi tq zabura ta karasa kusa da bukkar da suke ciki tadan d'aga labule daga baya "muneeba kina lafiya ko?"ummm muneeba ta iya cewa dakyar ya dagata tana sauke numfashi ta mike gaba daya hq dinta kamar an zuba Mata tarugu saboda azabar yadda ya shigeta dakyar take d'ingisa kafa ta fito hajiya rabi na ganinta ta tareta ta rungumeta boka ya dauko wani ruwa a wata kwalba ya fito da ita ya bata yace ta shanye ta karba tana gumi ta shanye yace "to ko gobe kujaje asibiti zaace kina dauke da juna biyu"murmushi muneeba tayi suka hada ido da hajiya rabi wacce itama take dauke da kunshin nata magungunan suka fito dakyar muneeba ke taka kafa har wajen inda driver ya parker motarsa suka shiga.... **** husnah na fitowa daga kitchen tana dariya taga hafeez zaune turus tayi ta kalli Wanda ke ke gefen hafeez malam ne zaune yana hada turaruka da wasu magunguna kallonsu tayi ta juya bayanta bataga Abraham ba hafeez yace "zo nan kanwata"wucesu zatayi momy tace "bazakizo ba zo nan husnah"ta turo Baki tazo ta zauna tana harar malamin yana kallonta ta gefen ido ya mamayeta ya cafko kanta ya rike da kyau tayi yar kara ya shaka mata turare sai yatsina fuska takeyi tana kallonsa tacev"wanan abun mai wari fa da kasamun"yacev"magani ne kinji zaki samu lafiya ki rabu da aljanin dake tare dake"haushi ya turnuke husnah ta harari hafeez karaf a idanuwansa kashe mata ido yayi idanuwanta sukai jajir malam yace "dauki wanan maganin ki boyesa cikin daki kafin mu fara rukiyyar inaso ki fita ki barmu dani da hafeez tare da ita"momy na sanye da hijab tace"toh"ta dauka ta shige daki tana shiga taji anyi kwafa ance hmmm ta wawwaiga bataga kowa ba tadanji tsoro ta dake tana waige waige akace umhmmm momy ta bude drawer ta ajiye maganin ta fita ta jikin bango Abraham ya fito dama yana ciki ya kalli kofar drawer ta bude yana kallon maganin dake cikin jarkar gallon yasa hannunsa ya bude Yana kallon maganin ya zura yatsansa mai tsayi ciki ya karkada take ya bata maganin ya juya ya bace ya fice daga dakin, karatu sosai malam yake zubawa a kan husnah ko gezau saima toshe toshen hanci da takeyi cike da haushi ko meye wanan oho tana cikin nishadi da mijinta anzo an wani kawo malami yana mata surkulle minti minti malam ke kiran sunan husnah sai yaji ta amsa ya dago kai yacev"tabbad akwai aljani a tare da ita amma baa jikinta yake ba shafarta yakeyi kuma shafar aljanu wuya gareshi gara ace a cikin jikinta yake zama"sosai hafeez ya shiga cikin tashin hankali yace"yanzun yq zaayi?"malam yace"akwai yadda zaayi"hafeez ya gyara zama momy dik ta furgita shigowarsu hajiya rabi yasa momy ta daga ido ta kallesu tayi tsaki tace "aikin banza wani irin iskanci ne anzo ana mana surkulle a gida bari daddy ya dawo"bata tanka mata ba malam ya cigaba da bayani yacev"wanan maganin da kika Shiga dashi daki shi zai zama kina bata safe da yamma a kofi sai wadanan turarrukan zaki rinka shafa Mata idan har kikayi nasarar shafa mata bazai taba iya rabar inda take ba"momy cike da gamsuwa ta jinjina kai malam ya tafi husnah ta mike zata shiga daki momy ta kirata ta tsaya bata waigo ba.... hafeez ya zaro takerdar sakin husnah daga aljihunsa yacev"momy dama wanan...."yaseeer ne ya shigo yana zuba kamshin turare yana waige waigen inda zaiga husnah yace "momy ina matata husnah?"damm gaban momy ya fadi ta kalli yaseer dakyau husnah kallonsa takeyi tana tsaye amma be ganta ba momy ta kalli husnah wadda ke kallonsa galala ya wuce ya nufi daki ya bude kofar yaji an hankadoshi da karfi yayi taga taga baya zai fadi ya kalli cikin dakin babu kowa yace "momy dama husnah ce yarinyar da hafeez abokina ya kawo gidan nan?"gaba Daya momy ta kasa amsa tambayarsa mamakin yadda gashi ga husnah baya ganinta takeyi tace 'ga husnah nan a gabanka?"ya wawwaiga bega kowa ba husnah ta tabe baki ta wucesa ta shige ta bugo kofa ta danne kofar da bayanta tana maida numfashi ina Abraham?tace a zucuyarta bullowa yayi kawai ta ganshi gabanta yace"gani "mamaki ya kasheta tace"ya akayi kaji abinda nace a zucuyata?"yayi murmushi yace "a zahiri zuciyarki na tare dake amma a bad'ini tana cikin kirjina"ta wawwaiga tanaso tayi magana, kishi ne ya lullube hafeez ya mike ya zura hannu a aljihu yace "momy zan tafi yau daddyna zai dawo na gabatar da maganar auren husnah wajen ummahnta zata sanar dashi zuwa gobe ko jibi zaazo ayimun tambaya"wani miyau ta hadiye tausayin hafeez ya kamata tabbas hafeez nason husnah amma ya zaayi da auren yaseer dake kanta?takardar ya mance ya zura a aljihu yayiwa yaseer wani kallo ya fice muneeba ce ta kira wayar yaseer da sauri ya dauka yace "yadai munee?"yaji tana kakarin amai ya rikice yace "momy bari inje indawo muneeba batada lafiya naji amai takeyi ma"ya fice cikin sauri narjisu ce ta fito cikin suffar mutum kyakkyawar budurwa ta tsaya a jikin kofar shiga sashen su yaseer tana ganinsa tayi masa sallama tana murmushi kallon rashin sani yakeyi mata da kallon tuhuma..... *Afwan my people gobe akwai bikin sister na adan dagamun kafa zuwa jibi insha Allah kunsan hidimar biki nagode sosai da kauna* *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN KIKA KARANTAMUN BAKI BIYANIBA BANYAFEBA* GA MAI BUKATAR SHIGA WANAN TAFIYAR YA TUNTUBI WADANAN NUMBERS DIN... 07042277401 08036953516 *SLIMZY*✍🏻 24 kallon rashin sani yaseer yakeyiwa narjisu tayi murmushi tace "nasan bakasan koni wacece ba ko?"ya jinjina mata kai cike da kosawa yace "bansaniba saikin fada ke wacece daga ina kuma kike?"shiru tayi daga bisani ido cikin ido tace masa "ni aljana ce,"damm gaban yaseer ya yanke ya fadi bakinsa ya shiga karkarwa yana kokarin fara addua ta daga masa hannu cike da isa narjisu tacev"dakata karkayi addua ka cutar dani ka kona ni don niba cutar dakai nazoyi ba"dakyar ya hadiye wani miyau yace "Mai kikazoyi?dama aljani yana kulla alaka da dan adam ne bata cutarwa ba"muneeba ta sake kiransa ya kalli wayar a gaggauce yana takawa zai wuceta tace "nazo in taimakeka ne akan husnah na tabbatar kaje wajenta baka ganinta ko?"da sauri ya juyo yana kallonta yace "ya akayi kikasani"murmushi Narjisu tayi tace"ba saika tambayeni ba saboda ina bibiyar rayuwar husnah sakamakon mijina dake aurenta shi yasa mata abinda ko kazo bazaka ganta ba ya zuba mata abun a jikinta sakamakon tsananin kishi da yakeyi dakai da waccen abokin naka"gumi ne ya karyowa yaseer bata jira mai zaide ba ta daga hannunta sama ta bude baki wani abu na fitowa daga cikin bakinta fari kalll hannunta da wani ruwa mai haske mamaki ya kashesa yadda ruwan baya zuba daga hannuta kafin yayi magana ta watsa masa yaji wani yarr yayi baya ya runtse idanuwansa take ta bace ya wawwaiga bai ganta ba cike da tsoro yake kallon gefe da gefensa bai gantaba dakyar ya taka kafarsa yana tafiya yana waige bai ganta ba gashi ta tafi bai ganta ba bata bari taji ta bakinsa ba tura kofar dakin yayi da sauri ya shiga ganinta warwas a kasa tana juyi tayi amai ko ina ya karaso da sauri ya tallabota jikinta yayi mugun zafi yace "yadai muneeba lafiya?maike damunki umm?"cikin rudewa yake tambayarta ya ciccibeta cak ya nufi toilet da ita dikda baya cikin hayyacinsa a wahala tace "naci abinci ne nayi amai ina ganin jiri kaina nayi mun ciwo"cike da shagwaba take maganar ya zare doguwar rigar dake jikinta ya cillar gefe ya tara ruwa yayi mata wanka tas ya fito da ita ya nadeta a towel ya nufi parlor ya gyara wajen sanan ya dawo ya tallabeta yace "yanzun muje asibiti ne?"ta yatsina fuska ta girgiza kai ya shafa gefen fuskarta yace "meyasa bazamuje ba a duba aga maike damunki?'cikin shagwaba tace "nafada maka ciki ne?"ta tura kanta cikin jikinsa cike da kunya yayi murmushi ya shafa kanta ta kara shigewa jikinsa yace"to zan Kira likita azo gida a dubaki"ta gyada masa kai yana kokarin tashi ya fita tace"ina zakaje?"ta tsaresa da ido ya sosa keyarsa kamar bazai fada Mata ba yace "zani sashen momy ne akwai maganar da muke tattaunawa kinga husnah gata nan ta dawo"da sauri ta mike ta zauna kishi ya taso mata tana masa wani kallo kawai saita fashe da kuka nan da nan hankakinsa ya tashi yace"ya isa kukan me kikeyi?meyasa kike kuka kidaina kuka karki cutarmun da abinda ke cikinki kinji kiyi hakuri"a rude yake maganar ganin yadda ya rude yasa ta kara rurewa da kuka..... ****** sauke numfashi takeyi ta danne kofa ya tsura mata ido waige waige takeyi ta fada jikinsa ya rungumeta sosai yace "kina sona?"ta dago kai da sauri ta kallesa tace "ina sonka mana Abraham ina tsananin kaunarka meyasa akeson rabamu nidakai?"ya shafa kanta ya kwantar da kai a kamta cikin murya mai kama da rad'a yace "saboda ni aljani ne shiyasa akeson rabamu kuma ni ina sonki kema kina sona"sosai ya bata tausayi "tou meyasa bazaka koma kamar mu mutane ba kaga shikenan sai mu cigaba da zaman auren mu ko?"ta dago kai tadan janye jiki daga jikinsa ya jinjina mata kai yace "babu yadda zaayi in koma bil'adama nima da inada halin hakan husnah da nakoma kodan in cigaba da rayuwa dake cikin kwanciyar hankali".... bankado kofar akayi "husnaj husnah fito nan kin makale a daki tare da aljanin ko?"cewar momy fuskarta a daure husnah ta kalli Abraham ta wayance tace "baya nan fa momy niba kowa a tare dani"tanayi tana kallon sashin da Abraham yake momy tace "tou wanan waige waigen na meye kikeyi ko sunzo ne?fitowa zaki parlor mu zauna kinajina ko dan malam yace a daina barinki kina zama ke kadai a daki"ta nunawa husnah kofa "wuce mutafi"husnah ta saci kallon Abraham ya jinjina mata kai alamar ta fita momy tayi gaba husnah na biye da ita Abraham ya matso ya rike hannunta a tare suka fito parlorn ta nemi karshen kujera ta zauna momy ma ta zauna daga gefe kamar ance ta waiga ta juya taga husnah na murmushi tana gintse fuska tana gabtsarewa Abraham ne ke mata cakulkuli hannunsa daya ya damki nononta yana matsawa ta saki yar kara momy ta zabura tace"ke lafiyarki kuwa meye hakan?"husnah ta daure ya zumburo baki tana gunguni tana fadin 'ni babu mai rabani da mijina"ya matse yatsanta tayi yar kara tace "ahhhnnnn kabari nidai"momy ce ta shiga waige waige tana neman turaren da malam ya bata sama ko kasa ta nemeshi ta rasa ta mike ta nufi dakinta tana dubawa tuni Abraham ya dauka ya bude hannuwansa yana nunawa husnah ta zaro ido murya kasa kasa tace "kadauka ashe"yayi murmushi ta nemi abun ta rasa momy saude ce ta shigo da yan matanta guda biyu Abraham na ganinta ransa ya baci husnah ta kallesa da ido gudun kar hajiya saude ta fahimci ba ita kadai bace yace "banason wanan matar idan naganta raina baci yakeyi ji nakeyi kamat inshaketa"nan da nan jiniyoyin kansa suka fito husnah ta bata rai momy cikin faraa tace "ah ah husnah kece zaune a nan ke kadai ya naji shiru ina momyn naki take'a dakile husnah tace "tana ciki"a fusace momy ta fito tana surutai tana fad'in "shikenan sun sace sun sace turaren shima maganin dake cikin dakin can bari in dauko kafim shima su dauke" "ah ah zainab ya naganki a burkice haka?meyake faruwa"kuka momy ta fashewa da hajiya saude tace "wanan yarinyar ce aka kawo malami dazu"ta kwashe abinda ya faru tafadawa hajiya saude mamaki da al'ajabi ya kasheta ta nemi waje ta zauna ta cire gyale tace "tabdijan akwai babbar matsala"momy hankalinta tashe ta bude dakin husnah tana Shiga ta kalli kan gadon a burkice alamar ba ita kadai bace ta bude wardrobe saiga jarkar maganin wata ajiyar zuciya ta sauke ta dauka ta fito dashi hajiya saude tace "ni yanzun abinda ya kawoni akan matsalar yaseer ne yasameni dazun Alhamdulillah yaseer ya dawo hankalinsa tinda ya tuno da husnah"momy ta zauna ta jingina da kujera tana sauke numfashi dakyar tace "tou ai ya rubuta takardar saki saidai nida idona banga takardar ba "hajiya saude ta kad'a kai tace "ya fadamun nima inaso asan inda takardar sakin take yadda zai yagata batare da kowa yasani ba"daddy ne ya shigo yace "aiko karya kukeyi naji tattaunawarku ashe gaskiya ne maganar da hajiya rabi ta fada saboda kinjini da mummunan kama kukace karya ne to tafadamun takardar sakin na hannun hafeez kuma na umarceshi da yazo da ita tare da magabatansa"gaban hajiya saude ya fadi ta ciro waya cikin sauri ta kira layin yaseer, yana rungume da muneeba doctor ya tabbatar masa da tana dauke da ciki yana cikin farin ciki saidai dayan bangaren zuciyarsa bayaso ya rasa zukekiyar yarinyar nan gashi babban damuwansa yanda akayi idan yazo baya ganinta saidai yaga alamar tana wajen ana magana da ita, "hello momy"...yace cikin kosawa da rudewa tace"kazo kasameni a sashin momy" "ok ok ganinan zuwa"ya gyara mata kwanciya ta ruko hannunsa cikin shagwaba zatayi magana yace "momy ce tazo take kirana"ta jinjina masa kai ya shafa gefen fuskarta ya fice yana fita muneeba ta mike ta zabura ta zauna ta leka ta window taga tafiyarsa cikin sauri jakarta ta bude ta ciro kwarya da maganin da boka ya bata akan ta fasa ta farraka tsakaninsa da husnah ta jinjina kai tace"idan kunsan wata bakusan wataba zan farraka tsakanin yaseer da husnah harabada saidai ta cigaba da rayuwa da wanan aljanin amma badai yaseer ba"cikin kishibta sa yadda boka yace ta shiga kitchen ta dauko tabarya bata ganiba tana shiga cikin store taga tabaryar ta fito mamaki ne ya kasheta ganin yadda maganin ya zube batare da antaba ba ta kalli cikin dakin bataga kowa ba waye ya kwance maganin a ledar ya zubar a kasa?tambayarr da tayiwa kanta kenan ta zauna gefen gado tana rike da tabarya kanta ya dau zafi ta dafe kanta wata dabara zatayi ta aiwatar da wanan abun?ajiyar zuciya ta sauke ummahnta zata kira suyi shawara ta jefar da tabaryar ta nufi parlor inda tasa wayarta a carji.... da baya da baya take tafiya cikin damuwa take yayi karo da ita gabansa ya fadi ya gabta tabbas itace amma meyasa dazun dayaje be ganta ba?cikin wata irin murya yace "husnah"damm gabanta ya fadi ta tsaya cakk jin muryar da aka kirata ta kasa juyowa shima ya kasa takawa ya tafi kusan seconda talatin sannan ta juyo sukai ido hudu wani Abu taji ya caki zuciyarta tayi saurin ja da baya ganin shine saidai ta kasa dauke idanuwanta daga garesa ya yafitota yace "zo nan"kasa musa masa tayi a hankaki take takowa yana kallon surar jikinta da Saida ya hadiyi wani miyau makwat ta karaso yace "ina zaki naganki a nan?me kikeyi zo muje cikin gida"ji yayi daga bayansa ance "ina ruwanka da wanda take tare dashi?nine nan take tare dani inace ka saketa?to meyafi saura?"juyawan da zaiyi yayi kicibis da hafeez wanda ba hafeez bane Abraham ne Abraham kallonsa yakeyi da mamakin yadda akayi ya iya ganin husnah a yanzun bayan abinda yasa mata a jikinta na bazai kara ganinta ba ya kalli fuskarsa take ya hango wani abu wanda ya tabbatar da narjisu ce itace ta karya masa wanan abin ya ciro takardar dayabi hafeez ya dauko ya nuna masa "gashi nan shedar saki dan haka ba sauran aure a tare da kai da ita"yaseer ya karanto ayatul kursiyyu cikin zafin nama ya tofa a fuskar hafeez wanda tuni ysseer ya gano ko waye yayi kara ya runtse idanuwansa ya saki takardar ya bace, ajiyar zuciya yaseer yayi ya duka ya dauki takardar cike da tsananin farin ciki yasa hannu ya yayyagata husnah kuwa tsoro ne ya kamata dan tasan Abraham ne wanan ita baa hafeez take ganinsa ba tace "meye ka tofa masa a ido kagani yatafi ka kashe masa ido ko?"ya girgiza mata kai yace "ban kashe masa ido ba kinji zo muje"ya ruko hannunta suna tafiya a tare yana juyowa yana kallonta itama juyowa tayi taga ita yake kallo ta sunkuyar da kanta kasa narjisu ce ta shige jikinta suka Shiga a tare Turus daddy yayi ganinsu Tare da husnah sum shigo kallom juna momy da hajiya zainab sukayi cikin farin ciki daddy yace 'ke husnah ina kikaje daga ina kike?"ta kalli yaseer tayi murmushi tace "muna tare da yaya yaseer ne tun dazun daddy"mamaki ne ya kashe yaseer jikinsa na rawa yace "eh eh muna tare daddy naganta a wajene shine muke magana na shigo da ita"hajiya saude tace "da kyau dama abinda ya kawoni shine in sanar dakai innah daga gidanta nake akan maganar yaseer da husnah cewae ranan jumaa zaa maida aurensu"murmushi yaseer yayi cikin tsananin farin ciki ya kalli husnah ta sakar masa murmushi dik abin nan da akeyi momy na kallon kwayar idanuwan husnah tasan ba ita bace ba haka kwayar idonta take ba saidai bazatayi magana ba dan tanaso ko hajiya rabi zata mutu a maida aurensu,ta daddy cikin fushi yace "Tou yw zanyi da mutanen hafeez da nace su turo sanan nace hafeez ya tahomin da takardar sakin inga hand writing din yaseer in tabbatar da hakan saboda gaskiya bazan amince da hakan ba dan hajiya rabi ta sanarmun muneeba na dauke da ciki haka?"daddy ya tambayi yaseer ya fadada murmushi ya sunkuyar da kansa yace "haka ne daddy na kira doctor ma dazun ya dubata yanzun haka na barota tadan kwanta ne"daddy farin ciki ya cikasa hajiya saude murmushi tayi ta kauda kai tace "Allah ya inganta"husnah ta wuce su ta shige daki yaseer ya bita da kallo yana kokarin mata magana daddy yace "ka koma kaje ka kula da matarka tunda batada lafiya yanzun dai gobe ko jibi zanga hafeez zan tabbatar da hakan ingaskiya ne"yaseer ya jinjina kai daddy na fita ya zauna kujera ya dafe kai momy tace "yadai yaseer?"ya kada kai ya basu labarin yadda sukayi da husnah da aljaninta a waje momy tace "da kyau gara da kayi hakan kada ka kuskura ka rinkajin tsoronsa"yaseer yace"wata aljana dazun tazomin wai narjisu"hajiya saude ta dafe kirji tace "nashiga uku gida ya zama na aljanu kai kuma? innahlillahi wa innah ilaihi rajiun "yaseer yayi murmushin karfin hali yace "ki kwantar da hankakinki"ya kwshe komi ya fada musu cikin alajabi dik sukai shiru suna mamakin wanan masifa, ****** husnah zama tayi a kasa warwas tana mamakin yaushe ta shigo dakin ta ina?waye ya kawota tambayar da tayiwa kanta kenan Abraham ya bullo ta jikin bango tana ganin idanuwansa da fatar idonsa ta tsorata yadda idanuwansa ya sale ta mike jikinta sai rawa yakeyi ta kasa magana yace "kinga abinda dan uwanki yayimun ko?yana shirin kwaceko daga wajena ko?hmmm yana shirin haka rami ya birne kansa da kansa Kenan "cikin rashin fahimta take kallonsa tausayinsa ya kamata wata tsanar yaseer taji ya dira a zuciyarta tace"yaseer ne yayi maka haka ko?ka kwantar da hankalinka nima zan rama maka saina konasa da hannuna"cikin fushi take maganar Abraham yayi murmushin jin dadi yace "kin tabbatar da hakan?"ta gyada masa kai tana ruko hannunsa suka kwanta kan gado tana kallon fuskarsa tana shafawa a hankali a hankali ya runtse idanuwansa ta shafa cikinsa tace"kana jin yunwa ko?"ya bude ido sa da sukai jajir tsabar azaba yace"idan ina tare dake banajin yunwa bana jin kishin ruwa"yana kokarin janyota ya rungumeta tace"bari in zubo mana abinci inajin yunwa"ya zauna yace "karkije nine zani in zubo idan kika fita bazaa barki ki shigo daki ke kadai ba"ta jinjina masa kai tana murmushi ya mike ya fito ya wuce su momy a parlor yana shiga kitchen ya tarar da hajiya rabi tana barbada magani a abinci harde hannuwansa yayi yana kallonta lallai wanan bil'adamar yace a ransa amma zanyi maganinta rikida yayi ya koma lafcecen kadangare jangwalagwada kansa har sheki yakeyi...... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 NE KACAL MAI BUKATA YA TUNTUBI WANAN NUMBERS DIN.... 07042277401 08036953516 DIK WADDA TA KARANTAMUN LITTAFI BATA BIYABA ALLAH YA ISA!!!! *SLIMZY*✍🏻 25 d'ago kai hajiya rabi tayi sukai ido hudu da lafcecen kadangare jangwalagwada kansa har sheki yakeyi ta dauki muciya tace "wad'anan masu aikin anyi yan iska wato kitchen din suka bari a bude shine kadangaru suka shigo ji wani kadangare sai kace ba kadangareba kosasshe yayi girma"tayi kan kadangaren ta d'aga hannu zata kwada taji kamar an fuzge muciyar anyi jifa da ita tayi saurin zatayi wajen muciyar kawai taga muciyar na matsawa ta murza idanuwanta ta kara matsawa taga muciyar ta matsa jifa tayi da kyalen dake hannunta na magani ta kwarma ihu sam babu mai jinta yayo kanta kadangaren aguje tayi jikin bango ta hade hannuwanta biyu cikin magiya ta soma rokonsa "Dan Allah kayi hakuri nasan kaiba kadangare bane na tuba Dan Allah"hannuwanta sai rawa yakeyi gumi kuwa ta jike kashirban tana rokonsa ya bude bakinsa ya zaro harshensa taga yadda harshensa yake kawai taga ya bace ta wawwaiga bataga kowa ba ta dafe kirjinta tana sauke numfashi mararta cike da fitsari ta tsugunna zata dauki kyallen maganin daga bayanta taji ance "ban tafi ba ina nan me zakayi dashi?zakiyi cuta ko?"a hankali ta shiga juyowa bataga kowa ba yace"gani nan a bayanki juyo ki ganni mana"girgiza kai hajiya rabi tayi jikinta kamar an zuba Mata shicking tace "umm umm umm umm ba saina juyi ba"yace "saifa kin juyo idan baki juyo ba tam"da sauri ta juya tayi tozali da inuwarsa jikin bango zabgegen namiji ta gani mai masifar tsawo da jiki ta zube a kasa tana murza kafafuwa yacev"au ihu zakiyimun?"ta kada kai tasa hannu ta kama bakinta gani tayi yana tahowa tuni ta saki fitsari Nabin kafarta, husnah fitowa tayi daga daki zata wuce momy tace "ina zakije?banaso ki shiga kitchen din nan kibari idan hajiya rabi tagama ta fito sai ki shiga"hajiya saude tace "mutum da gidan ubansa ace bazai shiga ba kikasani ko yunwa takeji?"husnah tayi fuskar tausayi ta rike cikinta tace "yunwa nakeji momy "hankakin momy be kwanta da shigar husnah kitchen babbabu yadda ta iya ta barta ta nufi kitchen din har tana tuntube garin sauri tana shiga taga hajiya rabi baje a kasa ta d'aga kai tayi tozali da Abraham yana tsaye yana murmushi ta dafe kirji tace "har naji dadi nadauka katafi ne ai daga zuwa Dibo abincu"cikin sigar shagwaba tayi maganar hajiya rabi da ta jike sharkaf da gumi ta kalli husnah dake magana take ta fahimci aljamin husnah ne,husnah ta karaso kitchen din tace "tou mai kakeyi a nan?kaida wanan matar?"ta nuna hajiya rabi da baki ya kyalkyale da dariya yace "kalli fitsari tayi a wando hussy"tayi saurin kallon hajiya rabi da take murza kafa fitsari na bin kafafunta ta kyalkyale da dariya jin shewar husnah yasa momy ta zabura hajiya saude da yan matanta suka mike dukkansu momy tace "kinga abinda nake fada miki ko?gata can zata daukar mun magana"suka nufi kitchen din husnah ke shekewa da dariya tana nuna hajiya rabi Abraham na tayata jin wata irin dariya yasa duk suka tsorata nan husnah tayi gumm ta dauki abinci ta kifta masa ido ya fice hajiya rabi tabi inuwarsa da kallo ta kwarma ihu tana kuka daddy ne ya fito daga sashensa cikin sauri sanye da jallabiya "lafiya hajiya menene haka?"ya kalli momy yace "zainab lafiya me akayi mata"Yana kokarin rukota juyawa tayi tana kokarin kai hannunta ta janye maganin bata ganiba wani miyau ta hadiye ta fashe da kuka tace "daddy bazan taba iya zaman gidan nan ba bazai yuwuba rayuwa da aljanu?yanzun na shigo kitchen in zuba abinci kawai naci karo da aljani"suka hada baki wajen fadin "Aljani?"ta jinjina kai daddy dik ya rude yace "aljanin waye to "hajiya rabi ta Kara narkewa jikinsa dikda fitsarin dake jikinta cikin kuka tace "aljanin husnah shima yazo dibar abinci nagansa sai gata tazo nan ta tasani tana zubamun shegantaka bazan iya ba bazan iya rayuwa da jinnu ba"ta rushe da kuka ta runtse idanuwanta tana fad'in "gashi nan gashi nan"daddy ya kara rungumeta hajiya saude tayi mata wani kallo tace "kodai akwai abinda kike shirin kullawa hakan ya faru?"damm gaban hajiya rabi ya fadi da sauri ta bude ido tana kallonta ido cikin ido ta dafe kirji tace "ni kuma mai zan kulla ni rabi sharri zakuyimun dama bakuson zamana cikin gidan nan nasani dukkanku bakuson auren nan"daddy ya rungumeta cikin masifa da daga murya yace "ina husnah?bazan dauki wanan rashin mutuncin da cin fuska ba koba komi rabi uwarta ce babu wasu aljanu sai rashin mutunci data tsira cikin biyu zaayi daya dolene tabar gidan nan ko hajiya rabi tabar gidan nan indai har bazata daina wanan iskancin ba"daddy ya ruko hajiya rabi "muje muje"hajiya rabi dakyar take takawa tana manna kirjinta dana daddy, hajiya saude tace "Allah ya wadaran naka ya lalace"momy kuwa wucewa tayi kawai, husnah na manne da Abraham yana dibo abinci yana bata cikin nishadi ta ture hannunta tace"Bana ganin lokacin da kakeci gani kawai nakeyi kana kaiwa bakinka lomar karshen nan kuwa kai zakaci"dariya yayi fararen hakoransa suka bayyana ta tsura masa ido yakai cokali baki kawai taga abincin ya bace ta zaro Ido baki bude ya dire cokalin kusa da nata a plate din momy a fusace ta Shiga dakin husnah yadda ta zabura ya tabbatarwa momy gaskiyar lamari tace "kinga abinda dai kika jawomin ko?kingani ko?"ta turo baki "nifa momy banyi mata komiba kinga plate abinci kawai na dibo"Momy kuwa mamakine ya kasheta ta kalli plate din ta kalli husnah tace"kedawa kikaci abincin?"husnah taga cokali biyu ta saci kallon Abraham bece komiba sai gira daya daga mata tace"ehh momy cokali biyu nakecin abincu dashi"momy tace "tou zo ki fita zo maza kafin in sassaba miki"ta mike tana turo baki ta wuce tana waigen Abraham ta fice momy ta rufo kofar hajiya saude tace"idan lamarin nan bazai yuwuba zainab ni zan dauki yarinyar nan ta koma gidana zuwa kwana ukun da akace zaa maida auren kuma zanyi magana da yaseer akan ya shirya ya fara gyaran wancen sashin ma husnah tunda dama nan akace zasu zauna gidan dake jikin naku momy cike da gamsuwa ta jinnina kai hajiya saude suka fara shirin tafiyasukai sallama ta rakasu har waje... ****** muneeba cikin tsananin damuwa take meyasamu ummah takw kiranta ta sanar mata matsalar dake faruwa bata dauka ta mike tsaye ga tabarya a gefe magani kuma ya zube yaseer ne ta gani jingine jikin kofar bedroom ya harde hannuwa yana kallonta rawar jiki ta kamayi kallon tuhuma yakeyi mata yana kallon tabaryar tace"yaushe ka ahigo sam banji shigowarka ba har kadawo?"tana kallonsa yace "Mai wanan tabaryar takeyi a nan"ya nuna tabaryar da fuskarsa nan da nan ta zube tace "wallahi ina kwancene nakejin motsi cikin dakuin naga gilmawar bera tacan ina tsananin tsoronsa shine na dauko tabarya zan buge nakasa"ta shagwabe murya ajiyar zucuya yayi yace "ta ina beran yake?"ta nuna ya kalli wajen ya juyo "dakin nan dik tiles ne babu yadda zaayi bera ya iya shigowa kodai immergination kikayi"ya shafa gefen fuskarta ya janyota jikinsa ya kwantar da ita ya dauki tabaryar ya nufi kitchen ajiyar zuciya ta sauke tace "Allah ya kubutar dani"ta dafe kirji yana dosar cikin kitchen din yaji bari ya tsaya jimm to waye a kitchen din dake bari?ya tambayi kansa a hankali ya shiga Abraham na ganin haka ya rufe kofar kitchen din yaseer gani yayi kofar ta rufe take ya fahimci ko waye murmushi yayi yace "ka biyoni ne ka rama abinda nayi maka?"kamar daga sama yaga mutum a gabansa saidai baya tantancewa tsakanin mutum ne ko inuwa yaseer yace"meya shigo dakai nan saahen nawa?"baiyi aune ba yaji hannu a wuyansa an shakuresa yar kara yaseer yayi numfashinsa na hawa da sauka yana kai hannunsa ya kasa rikesa cikin murya kakkausa yace"ka fita hanyar husnah ko in kasheka"idanuwan yaseer sun firfito waje sunyi ja duhu yake gani cikin ikon Allah a bakinsa yake ambatar sunan Allah cikin hukuncin ubangiji take taji harshensa na karanto masa ayatul kyrsiyyu ganin haka Abraham yayi saurin sakin yaseer ya hankadasa ya bugu da jikin bangon kichen din kasa ya bugu ya fadi kasa yana kokarin tofa masa addua ya bace Abraham yasa hannu ya shafi kansa cikin ciwo yace "ahhhshhh wayyoo Allah"yana sauke numfashi ya fito parlor a wahalce ya zauna gani yayi ana wasa da jikin windown parlorn a bude a rufe ko gezau beyiba remote ya dauka ya shiga kokarin canja Tasha zuwa ta karatun alkurani ya kalli agogo magriba ta gabato yaji an kashe tv da karfin gaske ya girgiza kai ya mike zai shiga toilet nan ma yaji yana tafiya ana ingizasa bai fasa ba ya Shiga ya dauro alwala ya fito ya rufo kofar ya fice.... ****** "ummah nifa wanan abun ya bani mamaki ummah ina cikin damuwa gashi dai aikin ya tabbata tunda ga ciki ya tabbata likita ya tabbatar mun"cikin damuwa muneeba keyiwa ummah magana tagumi hajiya rabi ta zabga tanayi tana waige waige cikin tsoro tace"ni yanzun tsoron yarinyar nan kawai nakeyi domin yau naga ishara ganin idona Allah ne ya kwaceni hannun aljani,abin jin dadin ma shine yanzun Alhaji ya tabbatar mun dole husnah zatabar gidan nan kuma naji saude tana maganar dauketa daga nan kinga shikenan inta bar gidan nan sauran aikin ninasan yadda zamuyi"cikin sanyin jiki muneeba ta jibgina da jikin gado tace"ummah kina ganin yanzun fa yaseer hankalinsa ya fara komawa kanta abu daya yasa yake kula dani cikin nan dake jikina"ummah ta jinjina kai cikin jimami jin motsin zaa shigo yasa sukai shiru daddy ne ya shigo daga masallaci muneeba ta mike daddy yace "yadai ya jikin naki muneeba" "da sauki Daddy naji sauki zan koma sashena ne"ta fice babu karfi jikinta ta fito momy da husnah ne a kan dadduma ta tasa husnah gaba tayi sallah ta mike ta cire hijab ta nufi kitchen da sauri waige waige takeyi cikin saa taga ruwan zafi a kan gas an kashe ta diba ta fito Abraham tagani tsaye "mai kakeyi a nan"ruko kwankwasonta yayi yace "naga kuna addua ne kinga in kina adduar nan babu yadda zaayi in shigo "tayi jimm kadan tace"zan rama maka abinda wancen yayi maka ne"ta kalli jajayen idonsa yaseer ta hanga yana kokarin shigowa gate din gidan cikin sauri ta karasa momy ganin husnah ta fita tabi bayanta yaseer na juyowa tana antaya masa ruwa a kafadarsa wani azaba da radadi yaji yana ratsasa ya daga kai yaga waye husnah ya gani tsaye tace "bansoba fuskarka naso in watsawa yadda ka konawa Abraham dina fuska"Abraham na tsaye tana juyowa taga yana mata tafi murmushi yayi ya fuzgota jikinsa yace "ai ban koneba koda na Kone ni zan warke amma shi bazai warkeba"kici kicin kwacewa daga jikinsa takeyi momy ganin haka kawai ta juya tabarsu anan cikin tashin hankaki ta nufi cikin gida husnah ta kona yaseer a jikinsa da ruwan zafi? innahlillahi wa innah ilaihi rajiun ta wuce ciki .tsamm ya riketa yana addua Yana tofa mata tana kokarin kwacewa "ni ni kadaina watsamun miyau"Abraham ya dumfari yaseer gadan gadan ganin wuta na fita a bakin yaserr ya koma baya yana huci tabbas yasan bazai taba sukuni da husnah ba tunda wanan na gidan wata dabara ta fadowa Abraham cikin fushi yabar wajen yana fita ya rikida ya koma yaseer sak ya nufi gidan momyn yaseer cike da kwarin gwiwa kawai zaije yasameta husnah ta dawo gidanta yadda zai samu damar soyewa da husnarsa batare da kowa ya Gane bashi bane, cikin karfin hali ta funcike ta barsa nan tana hararsa "karka sake tabani"dariya tabashi ma yasan kila ba ita bace ya taba kafadarsa dake masa zugi ya nufi sashensa yau ma kamar jiya ya ganta a gaban sashen sa tayi masa murmushi wanan karon yaseer ya mayar mata batare da wani tsoro ba yace "narjisu ko?"ta jinjina masa kai tacev"katafi gidan mahaifiyarka yanzun nan kasameta dikda nasan Abraham ya rigaka zuwa"ta bace hankakinsa ya tashi mai aljanin nan yajeyi gidan mahaifiyarsa?shiru yayi tsaye ya laluba aljihun rigarsa yaji makulli kawai ya juya a hanyar fita yaci karo da hafeez da mahaifinsa da kuma kanin mahaifinsa daddy ya fito daga gida cikin faraa ya tarbesu mari momy ta zabgawa husnah tana shiga ta fincikota husnah hankalinta ya tashi take taji wani yarrr tsoron mahaifiyarta ya shigeta taga bacin ranta karara a kwayar idonta tabbas tasan abinda tayi yasa momy ke fushi da ita dole zataje tabawa yaseer hakuri momy gani tayi husnah ta zube a kasa "momy kiyi hakuri bazan sake ba"cikin bacin rai momy tayi mata wani kallo ta barta nan ta dauko mp ta kunna karatun alkurani a dakin ta nemi waje ta zauna husnah cikin sanyin jiki ta mike ta shige daki ta fashe da kuka...... *WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE GA MAI BUKATA YA BIYAV300 KACAL YA MALLAKI NASA WADDA TA KARANTA BATA BIYABA BANYAFEBA* 07042277401 08036953516 *SLIMZY*✍🏻 26 ta jikin window kanwar yaseer taji shigowar mota gate din gidan tad'an leka lokacin hajiya saude na zaune tana lalubar number a wayarta ta d'ago kai tace "yusrah banason gulma karar mota ne baki taba ji ba ko yaya?"yusrah ta koma ta zauna cikin damuwa tace "momy yayah yaseer ne yazo fa?"da sauri momy ta kalleta tace"yaseer kuma?menene yazo dashi nan gidan bayan yanzun muka baro gidan toko wata matsala ta faru tsakaninsa da husnah ne ko jikin nata ne?"cikin faduwar gaba momy ta gimtse maganarta tozali da tayi da yaseer wani yarrr taji ganin tsayuwar da yayi tana binsa da kallo yaseer baya wanan tsayuwar Abraham ganin kallon da momy keyi masa karta gane ba yaseer bane yasa ya Tako cikin dakin tabi kafarsa da kallo takalmi mai rufi ne yasa tabbas kayan dake jikinsa ne amma kamar ba yaseer ba ya zauna ya dafe kai cikin yanayi na damuwa Momy tace "yadai yaseer naganka a yamutse a hargitse Kamar ba kai ba ni jinakeyi ma kamar kaima aljanun na neman shafarka"Abraham ya shafa kansa ya saita natsuwarsa da zuciyarsa dake tafarfasa yace"momy ba dole ki ganni cikin wanan yanayin ba?kina gani fa abinda ke faruwa yanzun husnah ta konani da ruwan zafi"momy tw zaro ido tace"ruwan zafi fa kace?"ya jiniina mata kai ya nuna masa kafadarsa daidai inda husnah ta kona yaseer rigar a jike momy tace "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun"Abraham yayi murmushi ya hade rai yace"ni momy gaskiya so nakeyi husnah ta dawo gidan nan da zama kawai inaga zaifi idan yaso zan rinka zuwa nan ina jan raayinta har insamu ta dawo hayyacinta tunda kinga gashi zaa maida aurenmu kuma can momy bata wani kula da ita"hajiya saude ta jinjina kai cike da gamsuwa tace "tabbas munyi wanan maganar da ita ban sanar maka bane tukunna sai gobe munyi shawara dasu innah akan maganar amma tunda haka ne ni zan daukota in dawo da ita nan inga ta inda aljanin nan zai rinka shigowa dan kwana zatayi da karatu. kurani"Abraham ya cije lebe ya kalli yusrah data tsura masa ido tun shigowarsa take kallon yanayinsa gabanta na faduwa suna hada ido ta sadda kanta kasa yaji alamun kamar ta fahimci ba yaseer bane ganin kallon da yayi mata ta shagwabe masa "yaya yaseer ni tunda ka shigo ma baka wani kulamu ba nida nusrah"Ajiyar zuciya ya sauke "bana cikin hayyacina ne shiyasa gaba daya cikin damuwa nake yanzun zan tashi in koma"momy ta jinjina kai tace"ya mai jikin?"yana kokarin mikewa yace"da sauki nabarota zataci Abinci zanbkoma Dan Allah momy ki taimakeni ki dawomin da husnah nan"ya marairaice momy tayi dariya tace"mara kunya kawai"ya dagawa nusrah hannu tana daddana waya yace"saida safe Antyn waya"murnushi tayi masa ya daga musu hannu momy ta sauke ajiyar zucuya tace"ni dama nayi tunanin hakan sam ban son zaman husnah can gara ta dawo nan, yaseer kuwa motarsa ce ta tsaya yana kokarin gyarawa cikin rud'ani yake da tsananin tsoro yana kaiwa da komowa a bakin titi babu kowa ga gari ya soma duhu ya ciro wayarsa yayi dialling wayar momy yaji ko lafiya akace masa yaje gidan momy yana tsaye irin motarsa sak tayi parking a gabansa yabi motar da kallo yana sauraren yaga waye da irin motarsa yazo har inda yaje Abraham ne ya fito da irin kayan jikinsa sak kamanninsa sak wani furgici yaseer ya shiga yana kallonsa cikin duhu ido waje cikin tsananin tsoro yace"kai wannene?"wata dariya Abraham yayi yace "badai bakajin magana ba zakaja dani ko? to mu zuba mu cigaba da fafatawa naje na aiwatar da nufi na, wanan motar da kake gani dama ka barta a nan dan bazata gyaru ba kwata kwata"ya kyalkyale da dariya yana nuna yaseer da tuni gumi ya jikasa "Mai mai kaje ka aikata karka kashemun iyaye karka kuskura zan kasheka"Abraham yana dariya yana nuna yaseer dake karamar hauka ya bace tare da motar tasa yaseer ya bugi jikin motar gumi ya karyo masa ya rasa inda zaisa kansa kaiwa da komowa kawai yakeyi yana juyowa yaganta a gabansa suna hada ido kafin yayi magana batace komiba ta wuce inda ya bude murfin motar tana kallon motar cikin duhu wani haske blue na fitowa daga idanuwanta narjisu ta dubesa tace"zaka iya shiga katafi dikda kayi latti"ta bace yace "narji....."kafin yayi magana ta bace ya dafe kansa meyasa bata tsayawa saurarensa tana tsaye a gabansa murmushi tayi ta harde hannuwanta ganin yana kokarin fadawa kogin tunani ga tsananin tsoro a tare dashi yasa tayi gyaran murya take ya dawo hayyacinsa yana waige waige ya rufe murfin motar ya shiga cikin ikon Allah yana tada motar ta tashi ajiyar zuciya yayi yadau hanya dikda akwai nisa tsakanin su amma ko ganin gabansa bayayi.... ****** cikin kissa hajiya rabi ta hada tray da drinks bayan daddy ya shigarda magabatan hafeez cikin babban parlonsa na baki Abraham ne ya shiga yana binsu da kallo ya harde hannuwansa a kirjinsa hafeez ya daga kai kenan yayi tozali da inuwar mutum a gabansa ya juya ya kalli mahaifinsa yaga alamar basu ganiba ya jinjina kai ya maida dubansa garesa wato aljanin husnah ne yazo ya bata masa show kenan?daddy ya shigo da tray hajiya rabi sanye da gyale ta dire na hannunta tace"ina yininku"cikin kulawa daddyn hafeez ya amsa ta fice daddy yace"sannunku nabarku zaman jira ko?kuyi hakuri ga ruwan sanyi kusha Na kira makocina Alhaji sidi gashi nan shigowa "yana rufe baki amininsa kuma makocinsa Alhaji sidi ya shigo da sallamarsa ya mika musu hannuwa suka gaisa yace"barkanku da zuwa"ya zauna gefen daddy,shima daddyn zama yayi yace"Bismillah kusha ruwa"hafeez gabansa ya tsananta faduwa yana kallin Abraham cikin inuwarsa ya gegi jikin daddy ya zauna wani miyau ya hadiye makwat uncle dinsa Na lura da yanayinsa yace"yadai Hafeez?"girgiza kai hafeez yayi daddy yace"tou Mashaa Allah ya kamata mufara gabatar da abinda mukazoyi hafeez ina takardar sakin da yaseer ya rubuta kace zaka kawo ka tsinta a gidan nan?"damm gaban yaseer ya yanke ya fadi yana kallon daddy ya sunkuyar da kansa yace"Daddy wallahi na duba takardar nan ban gantaba saidai inada tabbaci akan ya rubuta ina zargin ta shiga cikin takardun office dina"daddy yayi jimm ya jinjina kai yace"nima inada tabbacin hakan dan hajiya rabi ta fadamun" "Tou Alhamdulillah Alhaji badamasi kadai san abinda ya kawo mu ko?munzo ne akan neman izinin Auren yarka husnah ma yaronmu hafeez gashi yace ka bada damar muzo dan yanzun haka da sadakin mu ma mukazo idan har ka amince ka yanke zamu biya"cewar kawun hafeez kan daddy ya sara masa take yaga DUHU kamar kiftawar ido ya koma daidai yayi murmushi Abraham ya fito da wani abu daga idonsa ya Shiga jikinsa yace "Ayya aini yanzun na fahimcu komi nadawo hayyacina akan maganar taku dama naso hafeez ya kawomin takardar sakin husnah ne amma be kawoba kuma gaskiya akwai auren aljani atare da husnah yanzun kuma tanason mijinta"a tare hafeez da uncle dinsa da daddy suka kalli Alhaji badamasi,aminin Alhaji badamasi Alhaji sidi yace"badamasi kasan mai kake fada kuwa kodai kafara jin bacci ne?auren aljani fa kace?"ya jinjina musu kai fuskarsa a daure yace"kwarai dagaske aljani take aure Kuma bazan iya rabasu ba tunda sunason juna dan haka hafeez ya hakura da wanan aure dan bazan bashiba" hafeez ya mike idanuwansa a rufe yana kallon inuwar Abraham yana murmushi Yana nunasa da yatsa yace"karya kakeyi wallahi ba yin kan daddy bane daddy da kansa ya bani husnah gashinan ina ganinsa a kusa da daddy aljani ne gashi nan shine ke shafar daddy"hafeez cikin zafin nama Yana kokarin kaiwa Abraham duka ya bugi bango hannunsa ya fashe take jini ya soma zuba mikewa daddyn hafeez yayi cikin rikicewa yake fad'in "kagani ko kagani meye haka kai kasamu tabin hankali ne?"uncle din hafeez ya rukosa Alhaji sidi a tsorace yake waige waige daddy kalle kalle ya somayi yaba kallon hafeez yana kallon mutanen wajen,ran daddyn hafeez ya baci kasa magana yayi ya fizgo hafeez ya wanka masa mari ya dafe gefen fuskarsa ya juyo ya sake sharara masa mari yace "wuce mutafi wuce kafin a illatamin kai dama kasan da wanan maganar kasa mukazo?"hafeez ya bude baki zaiyi magana dadddy cikin rashin fahimta yace"ya zaku tafi ina zakuje ko magana bakayiba?"wani kallo daddyn hafeez yayi masa ya fuzgi hannun hafeez suka fice..... kallon Alhaji sidi yayi zaiyi magana kawai ya daga masa hannu ya soma zazzaga masa masifa ta inda yake shiga bata nan yake fita ba, hajiya rabi ce tsaye kan momy cikin dariyar keta tace"Alhamdulillah Allah zai kad'a mana matar aljan dan gashi can anzo neman aurenta daga gidansu hafeez taje can ta cigaba da yi musu siddabarunta"momy ranta bace yake ta kasa magana sai tsananin damuwa data tsincu kanta kenan hajiya rabi tayi nasarar raba yaseer da husnah saboda yarta?daddy ne ya shigo sai gumi yakeyi yana mazurai cikin damuwa hajiya rabi saida taji yarrr tadan dake tace "Alhaji lafiya?ina nan muna tattauna yadda biki zai kasance da zainab"momy tayi saurin kallonta zatayi magana daddy yace "Wani biki?hmmm bayan wanan aljanin na husnah ya lalata komi?wallahi ni bansan meye ya faruba nadaiga mahaifin hafeez ya fusata hannun hafeez sai jini kawai yakeyi haka suka kad'a kai suka tafi babu wabda ya saurareni sai Alhaji sidi ke sanar mun da abinda nace waini nace bazan basu aureba yata tana auren aljan"dafe kirji hajiya rabi tayi taja da baya"Aljan kuma?"kasa magana daddy yayi idanuwansa sunyi jajir gumi kawai yakeyi yace"yau na kunyata shikenan mutanen nan da sukazo manyan mutane kindaisan waye haske a garin nan yau nine nayi wanan taasar wallahi bansan nayiba"momy tausayin daddy ya kamata a karo na farko yadda ya rude yana rantsuwa momy tace"Daddy ka kwantar da hankalinka zaa fahimci juna"wani kallo yayi mata cikin bacin rai yasa kai ya shige hajiya rabi ta take masa baya tana mata wani kallo.... "yaseer karya kakeyi ban yarda cewar bakai bane kazo gidan nam yanzun katafi ba dadewa kadawomin cikin wani yanayi kamar dan shaye shaye?baka isaba kayi karya dole husnah ta dawo gidan nan kamar yadda kace"yaseer cikin tashin hankali yace"momy wallahi bani bane aljani ne yazo miki a suffata wallahi tallahi bani bane idan husnah ta dawo gidan nan tabbas akwai wani nufi dake zucuyarsa wanda zai aiwatar zai kara samun galaba akanmu"yusra ce ta shigo cikin tsoro tace "momy ba yaya yaseer bane yazo tun zuwansa naji a jikina bashi bane gudun karya fahimci nagane ba yaseer bane ya cutar damu kikaji nayi masa wanan maganar"momy dafe kai tayi kanta ya dau carji ta sunkuyar da kai sukai ido hudu da kafar yaseer tabbas wanan ba takalmin da yaseer yazo dashi bane dik ta rude tace"tabdijan muna cikin tashin hankali dole zaa gaggauta maida aurenku da yarinyar nan kafin komi ya kara tabarbarewa"yaseer ya ja numfashi ya sauke ganin momy ta dawo hayyacinsa ya soma mata magiya"momy idan husnah ta dawo gidan nan bamusan nufinsa ba"momy ta girgiza kai "ka kwantar da hankalinka husnah zata dawo nan kuma babu abinda zai faru babu abinda zai iya"yaseer sam hankalinsa bai kwanta ba kenan Abraham yayi nasara akansa?dole zai samu innah gobe ita kadai ce zata warware wanan matsalar haka yayi sallama da momy ya fice dare ya somayi, ***** tana kwance tayi lamo akan gado tana tunani shikenan momy na fushi da ita ganinsa tayi kamar daga sama ta mike da sauri tana kallonsa wani kallo yayi mata take ta dawo hayyacinta a sanyaye tace"Abraham "ta kira sunansa ya daga mata hannu yace"babu abinda zaki fadamun tunda kika iya kyale shi yake rungumar jikinki bayan da aurena akan ki husnah bayan kinyimun alkawari akan bazaki bari wani ya rabeki ba yanzun kinsan gwagwarmayar da nayi cikin yammacin nan zuwa yanzun wajen ganin na lalata neman aurenki na kwaceki batare da anyi abinda zan kasa zama dake ba"hawayene suka wanke mata ido ta rugo ta rungumesa ta kwantar da kai Abraham yana shan wahala sosai akanta su momy sun kasa yi musu uzuri da tsananin kaunar da sukeyi wa juna ya shafa kanta yace"ya isa haka kinsan banason kukan ki ko"....daga parlor momy ke kwalawa husnah kira "fito kisha maganinki"ta kalli Abraham ya jinjina mata kai yace"jeki sha na rigada na lalata maganin hakan bazaisa mu nisanta juna ba"ajiyar zuciya ta tafi tanayi tana waigensa yace"babu inda zani"ta jinjina kai ta fito jiki ba kwari ta kalli fuskar momy fuskarta a daure babu walwala yaseer ne ya shigo kamar an jehosa "lafiya yaseer daga ina kake a wanan daren"dik a yamutse yake yana kallon momy ya dubi husnah itama shi take kallo momy ta watsa mata harara husnah a sanyaye tace"momy fushi kikeyi har yajzun dani nace bazan sakeba kinji?"a shagwabe tayi maganar take yaji wani abu ya caki zucuyarsa yana tsananin son shagwabarta Burgesa takeyi ya dade da gano shagwababbiya ce Momy tace "ashe kinada hankali kinsan fushi husnah tunda bakison fushina meyasa kike biyewa aljani yana saki kina cutar damu shima yana cutar da dan uwanki?duba kigani yadda yasa kika kona dan uwanki da ruwan zafi wanda dan bakisan wahalar daya sha dake tun kina ciki ba"tayi saurin dago kai ta kalli momy ta kallu yaseer jiki babu kwari tace "yaya yaseer kayi hakuri nadaina kayafemun kace momy ta daina fushi dani"momy na rike da jarkar maganin,yaseer ya shagala da kallon husnah ko kifta ido bayayi har saida tace "kaji?"yadan razana yace "umm umm me kikace husnah"kallonsa ta saki baki tanayi momy tace"hakuri take baka"ya jinjina mata kai yace"na hakura kinji amma kisani kiyi tunani wanan aljanin naki na kaunarki yakeyi ba cutar dake yakeyi ko bakiga yaki barinki kisake da mutane kiyi walwala ba kullum kuna manne kedashi"tayi shiru jikinta a sanyaye yace"kuma kinga mu mutane yam adam bama cutar da jamaa bama rikida mu zama wani abun halitta ko?ko kin taba ganin niko momynki wani ya rikida ya zama wani abu?"ta girgiza kai tabbas ita meyasa to jnn suke rikida yaseer yace"abinda yasa suke rikida saboda mu bamu ganinsu su suna ganinmu sanan su an haliccesu daga wuta mu an haliccemu daga kasa kinga akwai banbanci ko"gumi ya karyowa husnah take wani bangare na zucuyarta ya yarda da maganarda yaseer yayi mata jikinta ya mutu tasa hannu ta karbi maganin Tasha yaseer yace"muje kiyi alwala kafin ki uwanta"momy ta jinjina kai cike da gamsuwa tace"kuje dakina ka rakata"momy ta rufe galom din maganin ta ajiye gefen kujera ta janyo mp3 din da akasa mata memory na karatu kusa da ita, yaseer na gaba husnah na biye dashi ya tsaya a jikin toilet ya nuna mata ba musu ta shiga tayi alwala tiryan tiryan ta fito yace"da kyau husnah"tayi murmushi gaba daya hankalinta ya kasu gida biyu tana tunanin maganganun yaseer da ya gamayi mata ta nufi dakin tana shiga Abraham ya mike ganinsu tare da yaseer sanan tayi alwala ta shigo ta saci kallon yaseer ya rufe mata kofa ya juya ta dubi Abraham gani tayi ya mike yanaja da baya sakin baki tayi tana kallon kanta yadda yakeyi kamar yana jim tsoron wani abu a tare da ita tace "lafiya?ina zakaje?"ta tambayesa cike da mamaki yadda taga ya tsorata hasken alwala ke haske masa ido wani hucin zafi daga jikinta yana tunkaroshi tsaki yaja yayi Yar kara ya bace parlor yaje sautin karatun kurani nam ma cikin dimaucewa ya bace karya samu rauni.... yaseer dakyar ya shiga saboda gajiya zuciyarsa cunkushe da tunaninta shagwabarta ke rikita masa kwakwalwa bazai taba bari momy ta dauketa daga gidan nan ba dole gobe zai ziyarci innah yana kokarin rufe kofa muneeba ta zabura ta mike yana juyowa sukai ido hudu yace "umm ahhh baki bacci ba"wani kallo tayi masa ta kalli agogo sha daya da minti ashirin tun fitarsa sallahr magriba yace "baki bacci ba ya jikin naki?"wasu hawayene yaga suna zubowa a idonta take tausayinta ya lullubesa ga d'ansa dake kwance cikinta yana kokarin rungumeta cike da tsiwa ta dakatar dashi bata fasa zubar hawaye ba, husnah juyi takeyi ta kasa bacci maganganun yaseer ke yawo a kwanyar kanta ga kewar Abraham dake damunta ta mike ta zauna tarasa meyasa har yanzun bedawo ba gashi sun saba kwana tare ta kwantar da kai a pillow ta lumshe ido tana tsumayensa tana bukatarsa a tare da ita akwai tambayoyin da zatayi masa.... *WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE 300 ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN ALLAH YA ISA!!!!* 08036953516 07042277401 *SLIMZY*✍🏻 27 Janyo muneeba yayi da karfin gaske jikinsa aikuwa kamar ya zugata ta fashe masa da kuka a hankali yake sauke numfashi yana shafa kanta gabaki daya ya rasa meye ya sauya tunaninsa da zarar yayi tozali da husnah to bashi da saurin sukuni cikin kuka tace"ka fadamun inda kaje ko zucuyata zata samu sassauci daga rad'adin da nakeji ina katafi?katafi wajen husnah ko?"ya jinnina mata kai yace "ehh wajen husnah naje"gabanta ya fadi tadan janye jikinta yaba rike da kwankwasonta Yana shafa mazaunanta ji tayi kamar ya watsa mata garwashin wuta a zuciya da badan rukon da yayi mataba babu abinda zai hanata yanke jiki ta fadi kenan kwaryar data fasa tasamu matsala wajen fasata?koko abinda boka yace ta fada akan husnah ne bata fada daidai ba?,yadda yaji jikinta ya saki ya kara rungumeta yanayi mata rad'a a kunne"kinyi bacci ne?"ta girgiza kai "tayaya zanyi bacci bayan ka fadamun abinda zai hanani bacci?"yaseer ya girgiza kai yace "mata kenan yanzun don naje wajen husnah shine zai hanaki bacci bayan kinsan ba lafiya gareta ba?kinsan dalilin tafiyar tawa to?inace kinsan dai husnah matatacw?damm gabanta ya fadi jiri taji na daukarta kalaman yaseer da maganganunsa suna nema su tarwartsa mata zucuya tace"ya isheni yaseer ya isa haka nadade da sanin dama ba sona kakeyiba ka aureni ne a rashinta yanzun ta dawo zaka soma wulakantani dikda kasan abebadan data dawo dasu amma kake shige mata salon ka dubosu ka kawomin"wani kallo yayi mata data natsu ta dawo hankalinta tsoro ya cikata bata taba ganin yaseer yayi mata wanan kallon ba yace"ko ciwo mai karya garkuwar jiki ta dawo dashi bazan gujetaba balle aljanu sudin banza?,sanan banaso insakeji kince ni bana sonki ina sonki mana ko kin manta matsayinku daya da husnah a wajen?dukkanku matana ne kuma kannena"ya rungumeta yana shafata gaba daya muneeba ta fita hayyacinta kalamansa tamkar ya sara mata adda akanta takeji tanajin yadda yake mata tafiyar tsutsutsa a jiki dik yadda take mararin yaseer ya taba jikinta yau sam batajin komi saboda tsananin kishi ya lakubo bakibta ya zura harshensa cikin bakinta yana tsotsan yana matse kwankwasonta suna tafiya a haka ya karasa da ita gado suka fada ya zare rigar jikinta yana shinshinarta wani irin hamami yakeji a tarw da ita to muneeba batayi wanka bane?tambayar kansa yayi dikda bai tsananta ba ya share ya fara wasa da nipples dinta hawaye ke zuba a idonta takasa bashi hadin kai ji takeyi kamar ta fita ta sokawa husnah wuka a kahon zucuya ji takeyi kamar ta dauketa ta maidata duniyar aljanun ya dago idanuwansa da sukai jajir cike da shaawa yace"yadai yau naga baki tabuka komi ko baki bukata ne?"ta cije baki murya kasa kasa tace"ina bukata "ta tallabo kansa da yake tsotsan nononta yana wasa da dayan tana shafawa,tayi dan nishi tana kokarin janyosa tana bukatarsa itama haka yaseer ya Haye kanta kamar mayunwacin zaki dik abinda yakeyi bayajin komi ji yayi tamkar ya zura abar cikin rijiya minti goma suna haka ya zare jikinsa ta d'ago kai tace"yadai?banji alamar ka kawo ba"ya girgiza kai kawai yace"no shikenan badamuwa"yadda yayi ta matukar razana ta zauna akan gado ya wuceta ya shige toilet wata irin shaawa yakeji tana taso masa babban abinda ya daure masa kai yadda ya shiga muneeba ya jita tamkar ba ita ba ya dafe kansa daga bisani ya mike ya sakarwa kansa shower, Abraham ne ya shigo cikin dakin jin alamun taku muneeba taji ta zabura ta wawwaiga bataga kowa ba tana cigaba da jin sautin taku tsoro ya cikata tayi saurin saka hannu a jikin side lamp ta kunna kafin ta dauke hannunta taji an kashe ta furgita a razane tace "yaseer?"ta kira sunansa daga cikin toilet yakeji kamar tana kiransa tsaki yayi yace"mai kuma zanyi mata? Babu abinda zanyi miki kuma tunda najiku haka"yayi tsaki wani bacin rai yaji ya dira cikin zuciyarsa yana wanka yaga an kashe wuta DUHU ya bayyana cikin toilet din ya murza idanuwansa ya daga kai yaga jikin water heater na toilet da wuta yar danja ya gani yad'an daga murya yace"ke muneeba meye haka?meyasa kika kashemun wut"ta jiyo sautin muryarsa bakibta na rawa tana kallon inuwar mutum akanta ta toshe bakinta yadda take cikin tsoro ya daka mata tsawa daga cikin toilet yace"wai bakyaji ne bazaki kunna mun wuta ba sai ranki ya baci?"fashewa da kuka tayi tace"Bani bace nima cikin DUHU nake dana kunna wuta sai a kashe"ya saurara dakyau jikinsa ya mutu ya cije lebe tana kallo taga inuwar ta bace daga gefenta ta sauko daga gadon da kafafuwanta tana laluben rigarta tana kallo inuwar a jikin kofar toilet taga ta shige tsaye yaseer yake yaga hasken shigowar inuwar mutum yadanji tsoro yana waige waige cikin toilet din wata iriyar murya ce ta karade kunnuwansa "kaci nasarar rabani kwana da matata yaseer amma kaima bazan barku ku kwanta lafiya ba,nashigo na ganka da tsarki babu abinda zan iyayi yasa na makale saida naganku cikin najasa kai kayimun adalci kenan ka hanani rabar jikin matata?kai kazo kana kwanciya da taka matar?"daga cikin daki muneeba ke jiyo sautin wanan muryar ta razana ta matsa jikin gado tana lalube cikin saa tajiyo rigar baccinta da hijab dinta ta zura a furgice take, muryar yaseer taji babu alamar tsoro ko furgici yace"indai inada rai yanzun na soma hanaka rabar jikin husnah kaji infada maka saboda jikinta ba naka bane jikina ne kuma kanaji kana gani zan rabi jikinta mugu azzalumi shedani"Abraham ya fusata ya zaro idanuwansa haske ya haske idon yaseer dake tsaye jikinsa ba kaya yaseer yasa hannu ya kare fuskarsa saboda hasken dake barazanar makantar dashi ya runtse idanuwansa "babu Wanda ya isa ya rabani da husnah koya rabeta idan kaki zan daukeka zan batar dakai sanan zan koma halittarka tsaf inyi rayuwa da masoyiyata"yaseer hankalinsa ya Tashi jin furucin da Abraham yayi cikin furgici yake da tsananin tsoro yasan tabbas tunda ya fada zai aikata yace"banajin tsoron ka daukeni idan ka cika ka daukeni ka zauna da ita ka cutar da ita ka rabata da yan uwanta yanzun kazo ka shiga jikin mahaifinta kasa ya zubar da mutuncinsa da kimarsa a idon duniya Bismillah inaga idan kai baka kasheniba ni zanyi ajalinka"yana rufe baki cikin karfin hali da kwari gwiwa da Daga murya ya soma karanto Ayatul kursiyyu Abraham yayi juyi yakai hannunsa zai cafki yaseer ya kasa ya koma da baya yadda ayar ke shiga jikinsa ya kwalla kara ya fice ya bace bat yana fita haske ya gauraye toilet din yaseer yayi gumi matuka ya razana da kalaman Abraham dole zaiyi wani abu akan hakan a gaggauce ya watsa ruwa ya fito yana kallon kan gadon yaga wayam babu muneeba ya wawwaiga "muneeba muneeba!!!"ya kwala kira shiru ya fito da sauri jikinsa sai rawa yakeyi yana fatan itama ba dauketa yayi ba, muneeba zubewa tayi a parlorn daddy yana tsaye da farar rigar jallabiya ta bacci ya harde hannuwansa yana kallon kasa muneeba cikin kuka tace"daddy indai yaseer bazaa rabashi da husnah ba to tabbas aljanunnta zasu dawo wajenmu yanzun gashi aljanin yazo yana furgitamu"cikin kuka take magana da tsoro sai gumi takeyi hajiya rabi kuka ta fashe dashi tace"kaga abinda nake fada maka ko? kaima ka kasa bacci sakamakon yadda ya shafi jikinka ka tozarta manyan mutane abun ya dameka sanan gashi yanzun yaje Yana razana muneeba gata da yaron ciki wayasani ko yajene ya rabata da cikin dake jikinta"muneeba cikin kuka tace"kuma daddy yaseer yana tare da husnah sai karfe sha biyun dare sanan ya sameni a sashena bansan meyakeyi ba har yana ikirarin Bazan shiga tsakaninsa da itaba nidai daddy a raba mana auren nan bazan iya rayuwa da mutum da aljani ba"ran daddy yayi mugun baci bugun kofar yaseer sumaji a gaggauce suka waiga duka cikin tsoro suke,.... momy dake kwance kan dadduma inda bacci ya dauketa ta zabura ta mike tana waige waige ta murtsuke idanuwanta to waye cikin daren nan?take tambayar kanta cikin sauri ta mike ta leka dakin husnah ta bude kofa a hankali tasa hannu ta kunna wutar dakin tana kunnawa husnah ta mike ta zauna dama ba bacci takeyi ba momy tace"ke kuma fa?meya hanaki bacci?"muryar yaseer sukaji sama sama Yana magana "a bude nine "momy ta juya da sauri husnah ta zuro kafa tana waige waige bata gansa ba babushi a kusa da ita ta taka a hankali ta fita tabi bayan momy tanayi tana waigen ko zata gansa a parlorn daddy taga daddy tsaye muneeba durkushe tana kuka wani kallo hajiya rabi tayi wa husnah tace "meya fito dake?ko kin taho da aljanin ne nan?"muneeba na jin haka ta mike cikin tsoro da kissa ta makalkale yaseer daya shigo tana kuka daddy ya dakawa husnah tsawa"ke kuma mai kikazoyi nan?kinzo ne da aljanin dodo?"husnah ta kalli momy take idanuwanta suka cicciko da hawaye ta kalli momy suka hada ido da yaseer yace"Daddy babu laifinta a ciki shine yake bibiyarta yake kaunarta amma ba laifinta hasalima husnah batasan menene aljani ba menene mutum ba"daddy ya dakatar da yaseer"ka dakatamun dik abinda kukeyi kaida zainab da husnah naji na kuma sani yanzun wanan yarinyar daka yasar da Ita sai tsakiyar dare ka koma fa?"yana kokarin ture muneeba yayi mata wani kallo daddy yace"tou bari kaji akan wanan lamarin kaga dai husnah yata ce ko to bazan bari ka wulakanta muneeba akanta ba nafada maka kuma dik kunbiya kunbiyar da kukeyi akan maida auren saina gadama tunda nine uban husnah "yaseer ransa ya baci husnah hawaye ke zubo mata kenan Abraham abin kyama ne abun gudu ne? kenan dodannin dik datake gani sune shine Abraham yake komawa mutun?ta fashe da kuka ra ruga da gudu ta wuce yaseer zaibi bayanta daddy ya dakatar dashi"kadawo nan kafin in sassaba maka shashasha dau matarka kutafi"yaseer huci kawai yakeyi muneeba ta shagwabe fuska"tsoro nakeji akwai aljani a cikin dakin daddy ni bazan iya komawa ba"daddy ya dafe kai kawai yasa kai ya barsu a wajen hajiya rabi ta rufa masa baya suka nufi daki yaseer yayi mata wani kallo dayasa ta natsu yana nunata da yatsa yace"ke idan kikace abinda zakiyi kenan bazaki tabajin dadin zama dani ba anfada miki ina sonki kamar yadda nakeson husnah ne?a rashin husnah nasameki har kikaga na saki jiki dake banmasan yadda akayi nafara sonki ba wallahi"yayi kwafa ya fice ya nufi sashin momy g dare shasshekar kukanta yajeji ji yayi kamar ana watsa masa wuta a jikinsa tsayawa yayi jikin madubi Abraham na gefensa Yana kallon madubin ya furgita fuskar Abraham ya gani cikin mummunan kama idanuwansa kyar akansa jajir fuskarsa baka kirin ga wasu kunnuwa Masu ban tsoro kayan saki ne jikinsa ya zabura yayi baya yace "A'uzubillahi"momy tace "lafiya?"ya girgiza kai ya gyara tsayuwa gefe yana waige waige bai gansa ba daya kalli madubi sai yaga wanan mummunar kamar husnah na kuka ta taso ta tsaya gefensa kamar ance ta waiga sukai ido hudu da Abraham ta kwalla kara zata zube yaseer ya rungomta jikinsa tsamm ya riketa ta runtse idanuwanta jikinta sai rawa yakeyi yace "husnah kinga abinda nagani"bakinta na karkarwa tace"nagani dama wanan dodon kagani"yaseer yayi murmushi yayi hamdala yace"tou shine kike ikirarin shine mijinki"Da sauri ta bude idonta ya jinjina mata kai yace "aljani baya rikida a jikin madubi shiyasa kikaga kamanninsa haka yana zuwa miki kyakkyawa kamar balarabe ko?tou babu mummunar halitta kamar aljani kinga yanzun sanadinsa gashinan ana kyamarki mahaifinki ya shafa sanadin haka yasa mutuncin daddy ya zube dikda dai ni ya taimaka hk kikeso kiyi rayuwa dashi ana kyamarki dagake saishi dik rungumekin dayakeyi bakisan dodo ke rungumeki ba?"zabura tayi ta zauna tace"dama dodo ne ke rungumenu?"tashin hankali yaseer ya hango karara a idon husnah ya kalli momy tayi murmushi alamu sunyi nasara akan husnah girgiza kai ta shigayi "shikenan ya cutar dani amma ya cuceni asheshi dodo ne mai mugun kama yake canjawa yana zuwa mun ya yaseer yanzun ya zanyi?"ajiyar zuciya yaseer ya sauke yace"karki sake barinsa ya rabi jikinki kinji?"ta jinjina masa kai ta turo baki tace"momy kawai ya sakeni kinga yanzun daddy ma guduna yakeyi"tausayinta ya kamasu momy ta share hawayenta tace"da izinin Allah "ta rungume husnah itama ra rungumeta yaseer ya mike tsaye yace"momy kiyi mata addua bari inje ta kwanta zuwa safiya zan fita zani gidan innah akan maganar momyna datace dole saita koma gidanta"murnushi momy tayi ta jinjina masa kai yasa kai ya fice parlor ya tarar da husnah inda ya barota ta rafka tagumi cikin damuwa da tashin hankali take tana ganinsa ta mike zatayi magana ya rigata"ni zan tafi ki zauna a nan tunda tsoron kikeji"yasa kai zai fita da sauri tabi bayansa tana waige waige ta ruko hannunsa ya kwace hannunsa yayi gaba tana biye dashi, husnah kwanciya tayi tai lamo idanuwanta basu daina fidda hawayeba kamannin Abraham data gani ya girgizata kodai bashi bane?kai shine tasani yaya yaseer bazai mata karya ba to idan ma bashi bane meyasa ake gudunta sabodashi?ta tabbatar yau Abraham abun tsoro ne tunda mahaifinta ke korarta saboda aljanu momy tace "yadai husnah"cikin tausayawa husnah tayi maganar ta girgiza kai tace "kidaina kuka kinji?"momy ta mike ta fice batare da tayiwa husnah addua ba tana fita Abraham ya fito ta jikin bango ya harde hannuwansa a kirjinsa ta juya baya tana kallon gefe daya tana juyowa suka hada Ido ta zabura ta koma ta zauna tana waige waige cikin tsoro da furgici tace"mai kazoyi?bayan kai dodo ne bansaniba sai yau kake rayuwa dani?ashe ku aljanu abun tsoro ne?dik na dauka kemanninka haka suke tabbas na gasgata hakan tunda narjisu na zuwa mun cikin kamanninku"cikin tsiwa takeyi masa magana ta Kura masa ido cikin ido tana kallonsa"meyasa ka saceni ka kaini cikin danginku dodanni?"furucin husnah ya bugi zucuyarsa yana mata wani kallo itama shi takeyi dikda zuciyarta cike da tsoro take tana kallonsa,"ni ba dodo bace bana komawa dodo bana canja kamanni in koma wani abu daban amma kai kanayi dik mai yasa?"ya tsayar mata yace"dakata husnah butulci zakiyimun?"idanuwanta suna fidda hawaye tace"ba butulci zanyi maka ba nasan gaskiyar lamari yau dikda baa gama fayyacemum komi ba gashi nasan komi ashe dik tsoratanin da akeyi a danginku ina gidanka lokacin ashe aljanu ne mutanenku?baka taba fadamun ba?kadaukeni kaje kana rayuwa dani?bayan nida kai ba halittarmu daya ba?ka cuceni tunda kasa nakamu da sonka alhalin kai ba mutum bane kamata ba halittarmu daya ba"ta fashe da kuka zucuyarta nayi mata kuna Abraham matsowa yakeyi fuskarsa na canjawa tana rikida tana komawa abun tsoro fuskarsa ta koma kamar bayan kada jajir wasu kulali abubuwa ke fitowa daga fuskarsa ya daga hannuwansa take ya soma rikida jijiyoyi na bullowa da wasu kumbuna yana takowa "baki isa kiyimun butulci ba karya kikeyi kina nufin zaki rabu dani ne bayan nima ina sonki?"tsorata tayi ta manna jikinta da jikin bango jikinta sai rawa yakeyi kamar mazari ta shiga girgiza kai tana runtse ido yazo zai kawo mata cafka ta diro daga gado zata fice ta ganshi a gabanta "nima zaka kasheni ne?toka kasheni ka huta ka kasheni"take cewa cikin daga murya momy ta jiyota ta zaburo ta bude kofar tayi tozali da husnah kamar mahaukaciya "momy gashi nan yazo gashinan yazo na tabbatar da shi dodo ne gashinan yana canja kamanni"ya bude bakinsa hakoransa kamar na damusa tagani ta kwalla kara momy ta furgita ainun ta rungume husnah ta rufe kofa husnah na bude ido ta ganshi ya fito ta jikin kofa ta zabura ta dauki abu zata bugawa Abraham taga ya kalli abun ya dawo mata momy ta dojw cikin tashin hankali momy ke addua a bakinta tana tofawa husnah a jikinta ta rufe ido sai gunji takeyi tana gurnani bata iya magana can taga husnah ta lumshe ido bacci ya dauketa yana tsaye jikin bango yana hawaye husnah tasan wayeshi yau sai ya kashe yaseer sai ya illata masa rayuwa tunda ya shiga gonarsa yana tsananin son husnah kuka yakeyi cikin wani irin yanayi ya bace....... *Y'AN BATI INA SANE DAKU INADA LABARINKU DIK WANDA YA KARANTAMUN LITTAFI ALLAH YA ISA BAN YAFE MAI BA* *LITTAFIN DUHU 300 KACAL KI BIYA KI KARANTA CIKIN SALAMA GA MAI BUKATAR SIYA KO BIYA YA TUNTUBI WANAN NUMBER* 08036953516 07042277401 *SLIMZY* 28 Da safe yaseer ya shirya tsaf cikin kayan aiki sun matukar karbar jikinsa yana gaban madubi yana gyara necktie dinsa muneeba ta shigo ta jingina da jikin bango ta cikin madubi ya kalleta suka hada ido ya basar yace"yadai naganki haka ko bakida lafiya ne?"tambayar da yayi mata kenan yana kokarin juyowa ta girgiza kai idanuwanta sukai jajir tace"sam nakasa Gane maka a y'an kwanakin nan dik ka sauyamun ka tsaneni yanzun wani ji kakeyi da husnah sam baka damu dani da abinda ke cikin cikina ba"tayi kwalkwal da ido ya kalleta ta rike kwankwasonsa ta kauda kai yace"Mai kikeso inyi miki ne muneeba?goyaki kikeso inyi kinaso ki rinka comparing kanki da husnah ko?kinsam cewar keda husnah ba daya kuke a zuciyata ba kowa da matsayinsa da naki matsayin itama da nata banason haka sanan inaso in gargadeki akan abinda kikaimun akan daddy kinji nafada miki idan ba hakaba zan dauki mummunan mataki akanki banason munafurci da rashin mutunci"hawaye ya wanke idon muneeba har zai wuce ta gefenta Ransa be masa dadin ganinta tana kuka ba ko babu komi akwai dansa a cikinta ya tsaya ta gefenta ya juyota kadan ya share mata hawaye yace"kukan na menene banason kukan kidaina kinji ko?"cikin sigar lallashi yayi mata maganar ta gyada masa kai yace "saina dawo zan fita aiki yanzun zan shiga sashen su momy inga yadda suka kwana saboda hankalina bai kwanta ba"nan ma wani mugun haushi da tsananin kishi ya turnuke muneeba ta kasa Masa saiya dawo yasa takalminsa ya dauki makulli. motarsa a gaban tv da wayoyinsa ya rufo kofar fadawa tayi kan gado ta fashe da kuka cikin daga murya tace "nashiga uku maike shirin faruwa dani?kardai yaseer ya dawo hankalinsa nasani dik soyayyar da yakemun dama baya cikin hankalinsa aikin boka ne"take ta tuna da yadda ya kwanta da ita jiya yadda takejin bananarsa na yawo a gabanta tamkar kogi yadda take zamewa tana fitowa dako a matse take gam ta rafka tagumi cikin tsananin tashin hankali take ta mike ta zauna ta mike tsaye ta shiga kaiwa da komowa cikib dakin ta d'ora hannunta akai tana hawaye menene mafita?take ta tuno da Anty sadiya kanwar hajiya rabi zata dawo yau tasan barikinta da tuggunta tasan zata warware musu matsalar dake shirin tunkaro su, momy na tallabe da husnah wadda ta rame sosai ta tasa tea a gabanta tana kallon gefe daya dik ta rame ta hargitse tana jin motsi ta zabura tace"momy ga Abraham nan"momy ta rukota tana kokarin mikewa cikin tsoro yaseer ya shigo ajiyar zuciya husnah tayi tana ganinsa ta mike idanuwanta ya rufe rufff ta ruga da gudu ta rungumesa tana fadi"yaya yaseeer yaya yaseer ka taimakeni Abraham dodo ne yazo jiya zai kasheni kayimun addua kaji?"tsamm yaseer ya rungumeta sosai idanuwansa ya rufe jin nonuwanta a kirjinsa yasa bugun zuciyarsa ya tsananta momy na lura da yanayin da yaseer ya shiga dikda husnah matarsa ce mikewa tayi ta bubbuga husnah ta janyota daga jikinsa tana kara shigewa jikinsa tana kuka hajiya rabi ce ta shigo sashen ta soma tafa hannu "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun mai zan gani haka?yaseer wani irin iskanci ne zainab ke kokarin sakaka akai da zaka rungume husnah a kirjinka?ko so kakeyi aljanin ya sabauta ka bari in kira daddy na sanar masa halin da kuke ciki"yaseer zaiyi magana momy tace"dakata yaseer karkace komi ni zan bata amsa ko kin manta akwai auren yaseer akan husnah?ko kwanciya da husnah yayi bai aikata haramun ba saboda tuntuni akwai igiyar auren husnah akansa" "tou igiyar auren aljani kuma fa?ko mutum da aljani take aure?"husnah na hawaye take kallon hajiya rabi idanuwanta sun canja kala saboda kuka tace"a rashin sani yasa nayi rayuwa da aljani wanda ya kasance abun tsoro ban saniba amma yanzun a shirye nake da in rabu dashi ta ko wani hali"yaseer ya jinjina kai hajiya rabi tace "ni zakiyiwa rashin kunya?lallai kin tsotsi nonon zainab bari mijina ya dawo mahaifinki zai zaba koni koke shashasha wacce aljani ya gama dannewa"yaseer yakai kololuwa wajen bacin rai gashi daya bude baki zaiyi magana momy ke dakatar dashi Momy tace"yaseer kama hanya katafi wajen aikinka karkayi latti kaji"husnah ta ruko hannunsa batare da tasani ba ji takeyi tana murza tafin hannuwansa yadda takeyi dana Abraham wani shauko da jin dadi takeji wanda batasan dalilinsa ba ya shagwaltu da yadda take wasa da hannuwansa kusan minti daya momy tace "wai yaseer bazaka kama hanya katafi wajen aiki ba saina bata maka rai"husnah ta kalli momy tace"tsoro nakeji banaso yaya yaseer ya tafi Abraham zaizo ya cutar dani"idanuwanta suka kawo ruwa yaseer ya ruko kafadarta ya zaunar da ita yace"bazai cutar dakeba ki kwantar da hankalinki kinji?da kinga ya kamo hanya zaizo ki karanta...."wayarsa ce tayi ringing yayi saurin dubawa momy ke kiransa ya danna dauka "hello momy?antashi lafiya?"cikin ladabi da kaskantar dakai yake wayar kamar tana ganinsa tace"yaseer kana ina?"ya kalli momy dake tsaye tana kallonsa yace"ina dakin momy zainab amma yanxyn zani wajen aiki dama inada niyyar idan nadawo zan tsaya ta wajenki"ta amsa da "toh shikenan "ya kashe wayar ya kalli agogo a gaggauce ya mike yace"momy saina dawo" ya mike ya fice momy ta matso da cup din tea data hadawa husnah tace "Karbi wanan kisha yanzun kinii?kafin yayanki ya dawo anjima kinii?"tausayin momy ya kamata tana hango tsantsar soyayyarta a kwayar idon mahaifiyarta yanzun ya taji rashinta na shekara goma sha takwas cikin ta sha tara?ta tsare momy da ido har saida tadan tsorata tace"yadai husnah?"ta girgiza kai tace"Babu komi"ta karbi tea din ta kurba wani d'aci takeji yana taso mata tsananin takaici da tashin hankalin da take ciki.... ****** hafeez na kwance a daki ya tallabe kansa tun dawowarsu daren jiya yake cikin tsananin damuwa gashi daddynsa yaki saurarensa meenal ta turo kofa kanwarsa tayi shirin makaranta ta dade tsaye baisan ta shigo ba cikin sanyin jiki tace "yayahhhh"ya juyo yadan kalleta ya kauda fuskarsa dake jajir cikin dasasshiyar murya yace "yadai?"murmushi tayi tac"kaje inji su ummah"ya gyada mata kai ta cigaba da tsayuwa yace "ki wuce kibani waje nace ganinan zuwa"ta huya a burgice ta rufo masa kofar ya mike ya zauna yanajin tsananin jiri ya mike ya bude kofarsa yana takowa kansa a kasa ya karaso mahaifinsa yayi masa wani kallo ta cikin farin glass yace"kai bazakaje office yau bane?ko kanacan kana tunanin matar aljan ne?"ran hafeez ya baci zaiyi magana ummah tace"rufemun baki shashashan banza kawai ashe dik wanan abun da kakeyi da firirita iyayen yarinyar suma basuda hankali bantaba sanin Alhaji badamasi dattijon banza bane sai yanzun"hafeez yace"ummah kun kasa gano kan wanan lamarin ba laifin daddy bane wallahi yarinyar nan kunsan batada lafiya ban boye muku ba sanan wanan aljanin bazai taba bari dama wani ya aureta ta dadi ba dole sai ya bullo da surkulle da siddabaru kala kala na tabbatar idan ance muku daddy bashike magana ba karkuyi musu kila ma aljanin ne yayi shigarsa yazo wajen tunda ba yau ya saba ba"ummah tayi kasake tana sauraren hafeez ganin ta natsu yasan zata fahimcesa ya gyara zama yace"haka ranan ya dauketa yayi shigar yaseer da ita nagansu nadauka shine ashe ba yaseer bane nima yayi shigata suka dauka nine nadauketa ashe bani bane ku fahimci wanan abun babu abinda aljani bazaiyiba ganin ya cutar da kai ya cimma burinsa"shiru daddynsa yayi yana kallonsa cike da mamaki yace"idan ko haka ne munyiwa alhaji badamasi mummunar fahimta dan ni yanata kirana a daren ma banbi ta kan wayarsa ba "hafeez ya sauke ajiyar zuciya yayi murmushin jin dadin sun fahimcesa yace"daddy Dan Allah kubarni in taimaki yarinyar nan saboda itadin abun taisayi ce"daddy ya jinjina kai yace"tashi kaje kayi breakfast katafi aiki zamu tattauna da ummahnka"ya mike cikin farin ciki yayi kewarta yanaso ya Ganta yasan halin da take ciki anya ma zai iya zuwa wajen aiki batare da yaje yaga husnah ba?.... ******* zaune take a parlor tayi shiru tana kallon tv a zahirin gaskiya hankalinta na kan tv amma a bad'ini zuciyarta ta lula cikin tunani tashar arewa 24 take kallo tayi wanka tasaka wasu kayan momy tana zaune tayi nisa cikin tunani mutanen cikin tv suka fara sauya mata daga mutane zuwa wata halittar ta daban ta waro idanuwanta tana kallonsu sosai wani namiji tagani kamanninsa sak kamannin da Abraham yazo mata dashi mai ban tsoro jiya yana nufota kamar zai fito daga cikin tv ta mike ta tsaya da sauri cikin sassarfa tasa hannu ta kashe tv tana ajiyar zucuya kafin ta juya an kunna tv sautin murya takeji daga cikin tv"kashewa kikayi saboda bakiso kiyi toxali da dodo?ai tinda kika kirani da dodo husnah ni masoyinki yanzun na sauya daga halittar da nake zuwa miki yanzun kika fara ganina kuma bazan taba rabuwa dake ba"gumi ne ya karyo mata tana waige waige babu kowa a patlorn zatayi magana taji an buga kofar parlorn ta juya da sauri bataga kowa ba tasake juyowa ta kurawa tv ido tagansa cikin fuskar tv ya tsura mata ido idanuwansa na fidda hawayen jini cikin tashin hankali take rawar baki tana fadin "yanzun kukan jini kakeyi saboda ka cutar dani nagano ko kai waye?"ya kafeta da ido ya bude bakinsa ta tsandare ihu aguje momy ta shigo dakin daidai nan Anty sadiyya ta shigo da akwatinta cikin gidan tana fadin "lafiya nakejin ihu gida kamar gidan yan bori?"hajiya rabi ta fito daga dakinta cike da farin ciki ta rangada guda tace "lale marhabin da zuwan yar uwata barka da zuwa"sadiya ta tsaya tana kallon sashen momy shekeke ta sheke da dariya tace "ya nakejin ihu cikin nan kuma ko kishiyar taki ta soma hauka ne?"hajiya rabi tace "husnah ce ta dawo kedai dan gata can aljani take aure matar aljan ce a cikin gidan"Anty sadiya ta dafe kirji cikin shakiyanci tace"banga ta zama daku ba tunda kun koma rabi mutum Rabi aljan"suka sheke da dariya hajiya rabi ta ruko hannunta cikin farin ciki suka shige, momy ta tallabo husnah tace"yadai?menene husnah?"husnah ta rufe ido tana nuna mata tv "momy gashinan cikin tv bazan iya bude idanuwa na ba"momy ta kalli tv film din gidan badamasi ake maimaitawa tace "husnah ai tv ne wanan film ake maimaitawa bude kiga"husnah ta mike idanuwanta rufe ta nufi daki aguje ****** cikin farin ciki momy ke kallon daddy kabiru yayan alhaji badamasi suna tare a babban parlorn innah yace"ki kira yaseer din yanzun yazo nan ya samemu nina maida aurensa da husnah kuma babu wanda ya isa ya canjamun hukunci daga yau ko ince daga yanzun yaseer yanada damar da zai kusanci husnah tunda matarsa ce"innnah ta jinjina kai tace"dakyau naji dadin wanan hukuncin sanan inaso kafin a gyarawa husnah dakinta kamar yadda hajiya saude tace a tattarota a maidata gidanta kawai nasan zatafi jin dadin zama tunda gasu nusrah da yusrah nan zataji dadin zama dasu"hajiya saude ta jinjina kai tana laluben wayar yaseer bakinta yaki rufuwa ummah hadiza ta rangada gud'a tace "mashaa Allah yaseer ya zama mijin mata biyu "duka suka kwashe da dariya yaseer na cikin driving yaga kiran momy ya girgiza kai ya dauki wayar yace"momy gani nan a habyar gidanki na kusa karasowa banmaje wajen aikin ba"tace"bana gida ka karyo kwana ka taho gidan innah inacan yanzun haka muna tare dasu babanka kabiru"ya jinjina kai ywce"gani nan zuwa"ya kashe wayar ya shafi sajen sa hafeez ya fad'o masa a rai yarasa meye dalilin gabarsa da hafeez sam hafeez ya tsanesa shima bai nemi jin hakan ba"ya dauko wayarsa kamar ya kirasa ya maida wayar ya ajiye ya karya kwanar gidansu innah hankalinsa na kan halittar data raba titin biyu cikin tashin hankali yake kallon wanan dabbar dake tunkaro motarsa kafin ya kauce tuni traila tayo kan motarsa wani karaaa yaji kuuuuuu..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA* 08036953516 07042277401 *SLIMZY*✍🏻 29 kifa ciki husnah tayi ta runtse idanuwanta tana sauke numfashi data rufe ido shi take gani tadan bude idonta a hankali tana kallon cikin dakin duhu ne ya gauraye dakin ta mike ta zauna tana kalle kallo ko tafin hannunta bata gani tace "na makance"Abraham ya amsa cikin muryarsa da yake mata mai dadin sauraro yace "bazaki makance ba inhar kina ganina in kuma bakison ganina to tabbas rayuwarki zata shiga cikin duhu bakinkirin wanda ko tafin hannunki bazaki taba ganiba idan har kin zabi rayuwa dani tou babu abinda zanyi miki husnah zan cigaba da shayar dake farin ciki kamar yadda nasaba"idanuwanta suka kankace bata ganinsa sai sautin muryarsa takeji kamar daga sama ta gansa dib a gabanta cikin duhu saidai fuskarsa na haske yayi matukar kyau wani kallo tayi masa mai cike da jin haushi tace"nafiso rayuwata ta kasance cikin duhu harabada da incigaba da rayuwa da dodo mai mummunan halitta gara na kare rayuwata bana gani banaji kuma bana gani"cikin mamaki da takaici yake kallon kwayar idanuwanta da suka sauya tun jiya zuwa launin ja yace"wanda ya zugaki yake neman shiga rayuwarki yanaso ya kaiki ya baro ne dan shi rayuwarsa ta kawo karshe"gabanta ya fad'i tace"yaya yaseer din?"ya gyada mata kai yayi murmushi mai ciwo yace "husnah kenan anfada miki zan kyale wani ya shigo rayuwarki dik irin yadda muka gudanar da soyayya mai cike da kaunar juna?har yanzun ina sonki kuma bazan taba daina sonki ba nayi alkawari dik wanda yace zai shiga tsakanina dake saina halaka Shi ko waye dan haka ki saurara zaa kawo muku gawarsa tuni na hada mishi mummunan hatsarin mota wanda na tabbatar wanan kwakwalwar ta kansa mai cike da taurin kai tana nan tarwatse a titi "dafe kirji tayi wani jiri ne taji yana daukarta tanayi masa wani kallo ji tayi kirjinta na barazanar tarwatsewa wani irin rad'adi take cikin kirjinta da tukuki ya bude hannayensa "taho gareni matata nayi matukar kewarki"yw fuzgota jikinsa cikin wani irin karfi take kokarin turesa tuni suka fara kici kici itadashi saidai ko motsi ta gafarayi cikin kirjinsa yana kokarin sumbatarta ta runtse idanuwanta tana kokarin kwacewa ta bugu dab jikin bango ji kake kummm ta saki wata irin kara mai ban tsoro"aguje momy da mai aikinsu suka nufi cikin dakin cikin sassarfa, tsugunnawa yayi a gaban husnah lokacin dasu momy suka shigo yana shafa goshinta jini ne ke zubowa daga goshin nata yana shafa kanta yana hawaye gani sukayi ruwa na d'iga a fuskar husnah cikin wani irin yanayi momy ta shiga girgiza husnah tana fad'in "husnah husnah meyasameki Tashi husnah?"ta kalli larai mai aikinta tace"larai kamar husnah ta mutu shikenan aljanin nan ya kashe husnah hafeez ne tsaye jikin kofar dakin yana jiyo sautin kukan momy daga cikin daki ya saki ledar maganin dayazo dashi daga gidan malam wanda bai tahoba saida yazo dashi ya shige ciki yana fadin"lafiya momy?"ya kalli husnah dake kwance idanuwanta a rufe hawaye na bin gefen idonta momy ta d'ora hannu akai tace"shikenan husnah ta mutu ya kasheta "hafeez yana girgiza husnah Abraham cike da kishi yake kallonsa yatsansa yasa mai tsawo ya hankade hannun hafeez ji yayi an ture hannunsa yana shafa fuskarta cike da so da kauna yasa bakinsa yana hura wajen ciwon gani sukayi jinin dake goshinta a hankali yana bacewa cikin senconds arbain suka nemi jinin suka rasa ya hura mata iska a fuska ta mike da sauri ta zauna tana fad'in "yaya yaseer momy Abraham ya kasheshi"ta fashe da kuka Abraham kuwa shigewa jikin husnah yayi ya mike yana zagaye dakin momy tace"husnah kikace Abraham ya kashe yaseer?"shiru bata amsa ba ta tallabe hannunta tana kaiwa da komowa Wani mugun kallo husnah tayi musu hafeez yace"ba ita bace momy ina zuwa bari inyi maganinsa ya fita cikin sassarfa ya karasa inda ya yarda jakar ledar dayazo da ita ya dauko ya nufi cikin dakin cike da zafin nama.... ***** mutanene cike da wajen an cika makil yaseer na kwance jini na zuba a goshinsa wani cikin mutanen wajen yace"yanzun ya zaayi da wanan bawan Allah?"gashi dai alamar yana numfashi tunda inhar ya muti bazamuga yana numfashi ba"motar yaseer tayi ratsa ratsa glass din trailer data taho tayi kan Yaseer cikin hukuncin ubangiji kamar magic sukaga tanayin baya da baya wani a wajen yace"sai kace aikin aljanu?wai kunga yadda trailer nan tayi kansa kuma tana baya kamar ana tura ta?"daddy ne cikin motarsa tare da alhaji sidi sukaga cikowar mutane yana kokarin tafiya kiran da innah tayi masa yagani yace"anya waban ba accident bane?"sukayi parking a gefen titi ya fito ya nufi cikin jamaar gabansa ne ta fadi daya hango mutum a gefen titi ya kalli montar ya kalli alhaji sidi yace"wanan motar yaseer ce"bai rufe bakiba ya hangi yaseer cikin jini wayarsa yashe a gefe ana kiransa daddy yace"innahlillahi yaseee!!!!"ya kira sunansa ya zare malum malum dinsa yayi jifa da ita a gefen titi ya sungumi yaseer alhaji sidi ya dauki malum malum din da wayar yaseer yana fadin "Alhaji badamasi menene haka kayi magana da mutane"wani mutumi yace"bawan Allah ya zaka daukesa bamusan kokai wayeba kana ikirarin kiran sunansa?"hawaye kebin idon Alhaji badamasi dakyar cikin sassarfa yace"d'ana ne"alhaji sidi yayi musu bayani ya rufa musu baya sukasa shi bayan mota daddy ya zauna gefe driver daddy yaja yace"alhaji ina zamuje?"daddy cikin kuka yace"asibiti zaku kaini "momy jin yaseer shiru ga baba kabiru na jiran isowarsa mutane sun harhadu na dangi ta sake kiran wayar yaseer Alhaji badamasi yana gani ya dauka taji yana kuka momy ta mike zumbur tace"lafiya daddyn yara meyafaru kake kuka ina Yaseer din?"daddy yace"muna hanyar asibiti da yaseer nataho zan taho kiran innah shine naga mummunan hatsari trailer tahau kan motar yaseer "wayar ce ta sumbule a kunnen hajiya saude innah tace"lafiya?meyafaru saude?"fadi takeyib"yaseer yaseer ne"daukar wayar baba kabiru yayi yana tambaya daddy ya sanar masa nan ya hau salati ya soma yiwa su innah bayani da ummah hadiza dukkansu cikin kuka suke neman mayafai da hijabai suka nufi asibitin cikin tashin hankali hajiya saude ko magana batayi haka suka d'uru a mota.... ***** muneeba na zaune gefen gadon ummahnta fuskarta ta bushe da hawaye Anty sadiya na tsakiyar parlor tana maida bayani suna jiyo sautin ihu a d'akin momy sadiya tace"nifa ihun mai aljanun nan ya fara isata gaskiya zaman gidan nan bazai yuwu ba"ummah ta tabe baki tace"ai yanzun ni dawowarki ji nayi kamar an sakani a aljannah wanan shawarar da kika bayar tayi d'ari bisa d'ari dan na tabbatar shida husnah harabada"dariya Anty sadiya tayi tace"mu kuma da tuggu?hahaha aini naga kokarinki ma muneeba"muneeba ta girgiza kai tace "babban abinda ke damuna ma ko"tayi shiru ummah tace"maike damunki fad'amun"muneeba tasa kuka ta basu labarin yadda sukayi daren jiya da yaseer bayan ya gama kwanciya da ita sam bataga alamar nishadi a tare dadhi ba"ummah ta jinjina kai tace"ki kwantar da hankalinki ai sadiya ta dawo kedai shawarar datace ayin nan ita zaayi dan haka kisa ranki a inuwa yaseer naki ne ke kadai"hajiya rabi na cikin magana kiran daddy ya shigo wayarta tace"kunga kuyi shiru kuyi shiru Alhaji ne"ttsit sukayi cikin kissa da karairaya tace "hello darling"gyaran murya yayi ya kira sunanta yadda taji muryarsa a dashe tasan babu lafiya kafin tayi magana yace"muna asibiti tare da yaseer yayi hatsari yanzun haka an shigar dashi emergency"ya datse wayar "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun ni rabi Yaseer yayi hatsari suna asibiti"wani mikewa muneeba tayi ta dafe kirji tana fad'in shikenan "aljanin nan ne ummah wallahi shine"cikin kuka muneeba ta fito babu ko gyale sautij kukanta su momy keji larai mai aiki dataji abinda ya faru ta shiga dakin tana kallon yadda husnah ke huci tamkar zaki tace"momy yaseer ne yayi hatsari wai suna asibiti"momy ta yunkura ta mike yaseer ya saita fuskar husnah dake rike da kwankwaso wanda Abraham ne a jikinta ya fesa mata ruwan adduar dake bakinsa a fuskarta yayi kara yasa hannu a fuskarsa ya yanke jiki ya fadi hafeez tuni yayi jifa da gorar dake hannunsa cikin kidimewa yace"yaseer ne yayi accident?"sai kuma jikinsa yayi sanyi ya sadda kansa kasa numfashi husnah ke saukewa a hankali idanuwanta na budewa tana binsu da kallo tace"ya mutu ko?"momy na kallonta tana hawaye ta mike hafeez yace "ku shirya mutafi asibitin"...... yaseer na kwance an nade kansa da bandage Abraham ya bullo ta jikin bango yana jifansa da wani kallo kawai ya shige jikinsa..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN KIKA KARANTAMUN BAKI BIYABA BANYAFE BA* 08036953516 07042277401 *SLIMZY* *🌑DUHU...🌑* ( *sark'akiya*) *BONUS PAGE* *30* cikin sassarfa hajiya saude suka shiga asibitin yadda suke kuka yasa kowa yake binsu da kallo likita ne ya fito daga ofishinsa nurses suna biye dashi DA folder a hannunsa Alhaji badamasi ne ya hango hajiya saude ya karaso cikin kuka tace"ina yaseer din?"dakin ya nuna mata yana tsaye wajen innah tace"badamasi ashe abinda ya faru kenan?ashe yaseer hatsari yayi muna can muna jiransa nida mahaifiyarsa da yayanka kabiru? ina fatan jikin dai da sauki"ya jinjina mata kai yace "da sauki likitan yace bawani rauni yasamu ba kansa ne ya bugu kuma ya dawo cikin yayyacinsa koda wani lokaci zai iya Tashi"ta daga hannu tace"Alhamdulillah"ta nufi dakin da daddy ya nuna mata hajiya saude na shiga likita na kansa yana rubuce rubuce Abraham ne jikinsu yana binsa da kallo dik tambayoyin da likita keyi masa bai amsa ba hajiya saude yagani ta bude kofar ta shiga dakin likitan ya kalleta take ta hango kamanninta da yaseer shafa kansa tayi tana hawaye tace"sannu yaseer?"ya jinjina mata kai idonsa kirrr akanta har tad'anji tsoro kardai yaseer sanadin hatsarin nan ya samu tabin kwakwalwa irin kallon da yakeyi mata yasa ta soma karanto addua ta tofa masa a fuskarsa ya d'anyi k'ara yayi tsaki ta sake wata adduar ta tofa masa take taga yayi atishawa ta tsaresa da ido tana kallonsa Yasser yana bin ko ina da kallo itama kallonsa takeyi shikenan aljanu sun shafi Yaseer shima tace"sannu yaseer"cikin wata irin murya ya motsa yace"sannu momy ashe inada rabon sake ganinki?"ta jinjina masa kai innah ce ta shigo tace"ah ah alhamdulillah yaseer ya Tashi sannu kaji?"likitan ya kallesa yace "mai kakeji yanzun?"ya jinjina kai yace"banajin komi"ya gyada kai yace"babu abinda ke maka ciwo ko?"yadan dafe kansa yace"kaina ne kawai shima kadan kadan yakeyi"likitan yace"Alhamdulillah yau ma zaa iya sallamarka saidai bandage din kanka da zaka rinka zuwa ana dubaea"yasa kai ya fice, motarsu hafeez na tsayawa su muneeba suka iso da hajiya rabi sai kuka takeyi daddy ya taresu "ah ah yadai muneeba kike kuka?"cikin kuka ya rukota suka nufi dakin hafeez ya tsaya daga waje momy ta rike hannun husnah suka d'unguma ciki tana kuka tace"Daddy wallahi aljanin husnah ne yaje kashemun miji shine shi yayi sanadin hatsarin nan inajin ihunta a daki dazun ni wallahi bazan yardaba bazan bari akashemun miji ba a raba auren nan inhar aka bar husnah da yaya yaseer to tabbas zai kasheshi"ta fada jikin hajiya rabi tana kuka husnah tsurawa yaseer ido tayi tana kallonsa shima ita yake kallo ta karasa gaban gadonsa takai hannu zata rike hannunsa hajiya rabi ta daka mata tsawa tace"ke dakata abinda kukeyi a dakin zainab rungume rungume shi kikazo kuyi q asibiti salom aljanin ya sake zuwa ya kasheshi?"innah ta karbe zancen "ko yaseer ya rungumi husnah ya kwanta da ita halaliyarsa ce tunda kabiru gashi ya maida auren husnah da yaseer dazun kuma da shedu jiran da ake masa kenan yasamu hatsarin mota"da sauri muneeba ta kalli innah ta kalli hajiya rabi ji tayi jiri na neman daukarta dakin shiru yayi nadan wani lokaci yaseer na kallon momy cike da mamaki yana murmushi itama murnushi tayi masa hajiya saude cikin farin ciki yasan wanan aikinta ne yasani Abraham shine silar hatsarinsa rufe ido yayi ya tuno mummunar halittar daya gani mai girman gaske baka kirin akan titi mai suffar kare, hawaye ne ke zubowa a idon muneeba daddy yayi gyaran murya yace"tayaya aka maida auren yaseer da husnah batare da an shawarceniba ni uban husnah to ban yarda ba bankuma aminceba babu yadda zaayi asa aljanin nan ya kashe yaseer sanadin husnah"innah tace"to rasa kunya beran tanka?ba wanda ya isa ya hana abinda narigada na bada umarni kuma kabiru yayanka shine ya yanke hukunci idan kuma zakaja da hukuncinsa to"shiru daddy yayi cikin takaici yake kallon husnah ta zauna gefen gadon cikin sanyin jiki tace "nice na janyo maka ko?"ya girgiza kai ya dago hannu ya shafi fuskarsa hajiya saude na kallonsu tamkar bata ganiba tayi murmushi ta kauda kai Abraham na tsaye jikin bango husnah suka had'a ido cikin bakaken kaya yake irin kallon da yayi mata yasa ta kauda kanta ta had'iyi wani miyau yace"yazo miki ko?"ta kallo Abraham fuskarsa ta sauya zuwa kamanninsa dayake zuwa mata fuskarsa tayi jajir yace"husnah kin mun butulci ko?"ta kauda kanta kamar bata gansa ba muneeba ce ta mike ta ture husnah tace"matsa Dan Allah"yaseer ya girgiza kai kawai yana hango tsanar husnah a kwayar idon muneeba"sannu ya jikin naka?"cewar muneeba cike da kulawa ya yunkura ya mike "da sauki"ta gyada masa kai tace"Alhamdulillah ban rasaka ba"cikin kasa kasa da murya take maganar tana kallon gefen husnah tana hararta husnah matsawa tayi tabar wajen ta koma gefen momy,momy ta kalli mutanen wajen bataga hafeez da sukazo tare sashi ba ta fice tasameshi tsaye yana daddana waya "hafeez baka shigaba wajen yaseer dinba"yayi kasa da kai yana sosa keya yace "ehh momy"tausayin hafeeez ya kama momy tace"muje ka gaishesa zan kawo karshen gabar dake tsakaninka da yaseer saboda abinda ya had'a ya raba"hafeez bai fahimta ba yabi bayan momy suka shiga ciki yaseer na ganin Hafeez yasan shi ya kawo su husnah cikin takaici da kishi ya amsa gaisuwar da hafeez yayi masa ya juya ya fice yaseer daga kwance yake ware idanuwansa yana nemanta Bai ganta ba, tsaye husnah take jikin bango wajen reception kamar daga sama ta gansa a kusa da ita ya tsaya ya harde hannuwa ta d'anja da baya "kinzo nan kinata tunanina ko?"Abraham yace yana murmushi kallonsa tayi cikin takaici tace "tunaninka nakeyi komi ganinsa nakeyi kamar a mafarki bantaba sanin kai azzalumi bane zakayi kisa ba sai yanzun"ya cije baki wani abu na fitowa daga idanuwansa kamar jini yana kallonta cikin tsoro take kallonsa yace "akanki husnah zan iya kashe ko waye yanzun yaci nasarar tashi amma mu cigaba da zubawa dani dashi da dik wanda zai shiga rayuwarki ko waye saina nakasashi"husnah ta tofa masa miyau cike da tsiwa tace"karya kakeyi jinnu kawai Allah ya Fika inace soyayya ce?to banayi bazanyiba nadaina banayi Abraham "ya girhiza kai ya lakuto miyaun data tofa masa yace"da wanine ya tofamun miyau nan saiya gwammace kid'a da karatu husnah amma kasantuwar kece babu abinda zanyi saidai ke dinma kanki na rawa zan dan horaki"murmushi tayi tace"kadade da horani Abraham ka dade da cutata tunda kasamun soyayyarka da kaunarka idanuwana suka makance nakasa babancewa tsakanin mutum da aljani soyayyar da nakeyi maka ta rufemun ido yasa banaji bana gani har yanzun ina sonka saidai ina kokarin yakiceka daga rayuwata koda soyayyarka zatayi ajalina tinda ba jimsinmu daya ba"ta fashe da kuka ta durkushe a wajen ya tsaya akanta yana mata wani kallo momy ce ta fito daga asibitin tana fad'in "husnah!!husnah kina ina?"ta juyo da kanta gefen dama taga husnah durkushe a wajen tana kuka da sauri ta karaso husnah na ganinta tayi saurin share hawaye saidai idanuwanta da sukai jajir tace"kafiya husnah kike kuka? meyafaru?"momy na waige waige ummah hadiza dake tsaye ta bayan wajen tuntuni ta fito ta ruko husnah cikin tausayawa tana share mata hawaye momy kuwa tambayarta takeyi tayi shiru sai lokacin momy ta kalli kayan dake jikin husnah cikin mamaki tace"husnah wadanan kayan ne dama jikinki?"husnah ta kalli kanta ta kalli kayan ta kalli Abraham tace"momy basu bane a jikina badasu nazo ba"ummah hadiza ta jinjina kai tace"kayan sak'i ne wanan zainab na aljanu"Abraham ya kalleta yayi murmushi ya hura mata iska a fuska da sauri ta runtse idanuwanta ta budesu bata gansa ba momy cikin tashin hankali tace "tayaya zaayi mu gifta cikin jamaa da ita da wad'anan kayan?"ummah hadiza ta tube hijjabinta tace"karbi wanan kisa tunda gashi ma ance mutafi da yaseer din gobe zai dawo muje inyaso ni ai dattijuwa ce babu wanda zai kalleni"ajiyar zucuya momy tayi suka rukota dakyar take taka kasa kamar wacce kwai ya fashewa a ciki kallo sukabisu dashi muneeba tayi tsaki ko kunya bataji tana rike da hannun yaseer wanda gaba daya hankalinsa na kan husnah suka shisshiga mota suka nufi gida.... ***** parlorn daddy aka ajiyewa yaseer pillow ya kwanta hajiya rabi na zaune gefensa da mafici tanayi masa fifita innah tace"yanzun a ina muka kwana badamasi?"ta kalli daddy wanda gaba daya ransa yake a hade yace"banida abinda zance tunda kum rigada kun yanke hukunci ammafa kusani yanzun zaa soma artabu da wanan aljanin tunda kuka maida auren husnah da yaseer"innah tace"babu abinda zai faru aibefi karfin Allah ba"hajiya saude ta jinjina kai ta dubi momy tace "ina husnah?"momy tace "tana daki"hajiya saude tace"da ita zantafi can inyaso yaseer idan yanason ganinta sai ya rinka zuwa kafin agama shirye shiryen komawa dakinta"hajiya rabi taji wani abu ya soki kirjinta tabi hajiya saude da kallo tayi jifa da maficin hannunta daddy yace"ban yarda ta koma ba gaskiya ta zauna a nan na tabbatar idan ta koma cen zaa rinka cutar da muneeba ne"hajiya rabi cikin kissa tace"ashe kasani shikenan yanzun muneeba zata zama yar kallo kenan tunda anyi kutun kutun an hada auren husnah da yaseer ni fatana kartaje wadanan aljanun su cutar da ita da abinda kw cikinta"hajiya saude tace"dole zan tafi da husnah kamar yadda baba kabiru yace"daddy ransa ya baci yace"shikenan tunda an nunamin husnah ba y'ata bace amma kusani ku dauketa dik abinda ya faru kar wanda ya nemeni"ya fice daga dakin innah tace"jeki hado kayan husnah"momy ta mike jiki ba kwari ta Shiga dakin husnah tana kwance lamo akan gado tayi nisa cikin duniyar tunanin Abraham gashi tana tsananin sonsa amma bazata iya rayuwa dashiba a matsayinsa na dodo jinnu mai cutar da mutane momy tace"tashi husnah zaki koma gidan hajiya saude da zama"husnah ta mike tana kallon momy jinjina mata kai tayi tace"ki kwantar da hankalinki kinji?zaki dawo nan din idan angama komi na aurenki da yaseer "husnah ta zabura tace "momy aurena da yaseer kuma?"sai kuma tayi shiru tanajin bugun zuciyarta na karuwa momy ta dauko kayanta tace "momy banasom wadanan kayan "momy na kallonta tace "don me?"ta girgiza kai tace "Abraham ne ya siyamun su"momy ta jinjina kai kenan ranan da suka fita da yaseer ashebada yaseer bane da aljani ne?"dire kayan momy tayi yana juyawa ta waigo taga kayan sun bace husnah tana kallonsa ya dauka ya rungume momy ta kalli wajen ta kalli husnah,"ina kayan?"husnah ta muskuta ta sauko tace"maishi ya dauka"momy ta waiga bataga kowa ba ta ruko hannunta suka fice.... yaseer mikewa yayi yace "muje momy in rakaku gate"hajiya saude tace"kamata yayi kaje can ka kwanta a sashen muneeba kayi wanka ka sauya kayan jikinka kaga jikinka dik jini"ya gyada mata kai muneeba tayi saurin rukosa tace"muje"ya kalleta ta gefen ido momy na tafe husnah na biye da ita tana satar kallon yaseer shima satar kallonta yayi ta Shiga mota momy ta shiga su innah nan aka barsu suka wuce.... muneeba ta taimakawa yaseer ya tube ringarsa ta shige kirjinsa ta kwantar da kai tace"yanzun nasan shi kenan munkoma mu biyu muke da kai ko?'ya shafa kanta kawai bayason magana ya janyeta ya shige toilet ta fita ta nufi kitchen cikin takaici take da tsananin kishi tabbas zata nunawa husnah ita rainon mutane ce dan tasan husnah batasan komiba kuma husnah zuciyarta na wajen aljanin mijinta zata kwace yaseer ta rabata dashi kota wani haliz daure da towel ya fito yana goge jikinsa yayi tozali da Abraham a tsaye cikin dakin yayi wani juyi ya kallesa ya gifta ta gefensa yana zagayesa yacw"kayi nasarar mallakar husnah amma kasani mu biyu zamuyi zaman aure da ita dan bazan taba barinka da ita ba bazaku taba zaman lafiya ba"yaseer ya kallesa ya kauda kai tsoro ya basa yadda fuskarsa ke juyawa yana canja kamanni. daga fari ya koma baki idanuwansa kuwa jujjiyawa sukeyi idan ka kallesa idanuwansa guda shida suka koma zaiyi magana Abraham ya bace....yaseee ya jujjuya bai gansa ba muneeba ta turo kofar da tray a hannunta ta doro flask tana kokarin zubawa ta mika masa taji an fuzge daga hannunsa an watsawa yaseer a jikinsa tafadasshen ruwa ta ware idanuwa tana kallom. yaseer shima ita yake kallo jikinta na rawa tace"bani bace wallahi naji kamar an kwance an karba daga hannuna ne kaji?"ya jinjina mata kai yace"nasani"ta mike ta dauki tray din ya dauki magungunansa ya wetsa ya zura jallabiya ya shimfida dadduma ya tada sallah..... ****** husnah na zaune kan carpet din dakin taji tanajin fitsari ta kalli kofar dake manne jikin bango jikinta ya bata toilet ne ta shiga, Abraham ne ya fito ta jikin bango ya sauya kamanninsa zuwa yusrah kanwar yaseer ya kalli carpet din take tray na abinci lafiyayye da madarar hollandia ya bayyana ya zauna ta fito sukai ido hudu da yusrah tayi murmushi dikda tasanta tunda sunzo gida sau biyu tace"ga abinci nan nakawo miki kici ki koshi idan ma bazakiciba ni zan zauna muci tare inbaki aike matar yayana ce"Abraham yace cikin suffar yusrah tayi murmushi tace"zauna mucu"a sanyaye yusrah ta zauna husnah nata kallonta sam jikinta ya kasa natsuwa tace"mucu"Abraham ya dibo yakai bakinsa husnah bata ganin tauna bakin yusrah take cinyewa tare sukaci yusrah tace"umm Bari kiga yanzun zan fita yaya yaseer ya kasa sukuni yace zaizo yanzun ya ganki"husnah tayi murmushi tace"nima inaso ingansa kodan insan ya jikinsa"Abraham ya kada kai yadau tray din ya fice yana fita ya bace.... bayan fitar yusrah da minti talatin taji an turo kofar da sauri ta zabura cikin tsoro tana ganin yaseer taji hankalinta ya kwanta cikin shagwabarta data zame mata nature tace"saida kazo ko?ya jikin naka?"zama yayi gefen gado yace"da sauki tayaya zan iya zama can bayan kina nan?"husnah tayi murmushi sam batajin sonsa ko kadan a zuciyarta saidai idan suna tare tanajin faduwar gaba miko hannu Abraham yayi yace"taho nan muyi wata magana"wani yarrr taji ta yaya yaseer zaice ta kawo hannunta?daga zuwansa dikda ance an maida aurensu?"ya tsareta da ido wani abu ne ya fito daga idonsa ya shiga jikinta ji tayi ta gagara yi masa musu ta tako ta taho a hankali ya dorata a cinyarsa ya rungumeta yana sauke numfashi yana shakar kamshin jikinta yace "ummm inason kamshin jikinki koba turare"take maganar Abraham ta fado mata yana yawan cewa yanason kamshin jikinta koba turare,yawo ya somayi da hannunsa a jikinta tace"yaya yaseer kadaina"Abraham yayi murmushi yana jifanta da wani kallo mai cike da shaawah momy ce ta shiga dakinsu yusrah suna zaune suna kallo nusrah na danna waya tace"ku dauko radiom dakin bakin can kusa memory card din nan kusa karatu cikin gidan nan yanzun nan shima ayi connecting dinsa da Bluetooth akai dakin husnah kuma karku rinka barinta ita kadai" nusrah tayi narai narai da ido tace"nidai tsoronta nakeji ina tsoron aljanu"momy tayi tsaki tace"tunda dodo ce ko dallah kutashi kuyi abinda nasaku yanzun zan kira malam muyi magana a soma karbar magani, husnah nagani yasa bakinsa a nononta yana tsotsa yana liliya dayan tace"yaya yaseer ka bari "Abraham ya kasa magana yayi missing dinta sosai hawaye suka ciko a idon husnah tace"kabari yaya yasee"kenan dama yaya yaseer dan iska ne?tace a ranta nusrah data nufo dakin taji husnah cikin wata murya tana fad'in "yaya yaseee ya bari"dafe kirji tayi yaushe yayansu yazo gidan nan? *LITTAFIN DUHU NA KUDI NE 300 MAI BUKATAR SIYA YA TURA KUDI TA WANAN ACCOUNT DIN* 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK *SHAIDAR BIYA TA WANAN NUMBER KO KATIN MTN 08036953516* *SLIMZY*✍🏻 31 Abraham na rike da kwankwason husnah yana kara mannata da kirjinsa yana in fanta da wani kallo mai cike da so da kauna itama kallonsa takeyi mamakin yaya yaseer takeyi kici kicin kwacewa takeyi ya shafa kanta ya rad'a mata a kunne"kin manta an maida aurena dake?"yace tace cikin wani irin yanayi mai cike da kasala"idan an maida aurenmu yaya sai kazo kana tabani kuma a gidan momy?"shhhhhhh yace"momy ai tasan ni mijinki ne?"jikin nusrah ne yayi sanyi ta tabe baki ta juya ganin gilmawar mutum yasa husnah saurin turesa tace"gashi nan ai yanzun kaja momy ta ganmu"Abraham ya waiga ya kalleta yace"ba momy bace saidai su nusrah bari inje insamesu inci mutuncinsu"tura baki tayi ta hararesa ta zauna gefen gado bugun zucuyarta ya tsananta Abraham na fitowa yayi murmushi ya rikid'a daga kamannin yaseer ya koma kamanninsa yayi mik'a ya kalli kofar dakin yana hangenta zaune gefen gado ya girgiza kai yana tsananin sonta dikda yasan tana sonsa wanan shegen bil'adaman ne ya shiga tsakaninsa da ita amma yanzun aka fara wasan,ya bace, daga kitchen nusrah ta fito da tray na abinci sukai kicibis da nusra tace"yadai naganki kindawo ina abinda momy tasaki kiyi?"kallon kofar dakin husnah tayi tace"naje na tarar da yaya yaseer ciki yazo"zaro ido nusrah tayi cikin mamaki tace"yaya yaseer kuma shida momy tace tabarosa can gidansu ya kwanta dakin Anty muneeba yayi accident fa?tayaya zai kamo hanya yazo"ta wuceta tace"ni matsamun in kai abincin zanyi sallama idan ma yana ciki zan shiga abuna"tabe baki yusrah tayi ta wuce, dakin momy yusrah ta shiga ta tarar da ita tana sallah ta zauna gefen gadon ta jira momy ta idar kallonta momy tayi tana kallon hannunta tana jiran karin bayani yusrah tace"naje zansaka karatu na tarar yaya yaseer yazo yana dakin shine nadawo" "yaseer kuma?au da yace zai biyomu naki yarda shine daya shigo gidan bai fad'amun ba?"momy ta yunkura ta karbi radiom "muje inci masa dan tselen uwa"yusrah ta rufawa momy baya, husnah na zaune gefen gado nusrah cikin tsoro tace "Assalamu alaikum"da sauri husnah ta juya ta amsa tana murmushi ganin nusrah da tray din abinci ya bata mamaki tace "ah ah yusrah ta kawomin abinci har munci tare fa yanzun"daidai nan momy ta shigo tana fad'in "ina yaseer din?"husnah ta sadda kanta kasa tace"ya fita momy nadauka ma ya taho wajenki ne" "ta ina zai taho wajena bayan yasan yadda mukayi dashi?nace ya kwanta ya huta shine ya kamo hanya yazo batare da nasaniba ya shigo zanyi maganinsa"momy ta kalli nusrah dake rike da tray a tsaye tace"ki ajiye mata tray din mana" "momy Anty husnah tace taci abinci wai yusrah ta kawo mata sunci tare"zaro ido yusrah tayi tana kallon nusrah tana kallon momy tace"ni yaushe?"husnah ta yatsina fuska tace "ah ah yanzun fa kika kawo abinci bayan fitarki yayanku ya shigo"kasa magana yusrah tayi cikin dimuwa ta fice daga dakin nusrah ta juya da plate din momy tace "taso muje parlor mu zauna tare banaso kina zama ke kadai, nusrah kai tray din kitchen kuje parlor da Antynki asa tashar karatun kurani"nusrah ta jinjina kai suka fito tare jiki a sanyaye husnah ta fito tamkar wadda aka zarewa lakar jiki to ya akayi yusrah zatace basuci abinci ba alamu sun nuna cikin dimuwa ta fita waye zai kawo mata abinci bayan yusrah?.....nusrah ta fito daga kitchen suka jera suka nufi babban parlorn gidan... yusrah na zaune tayi tagumi momy ta shiga girgiza kai momy tayi tace"ki kwantar da hankalinki na fahimcu komi na fahimci cewar bake kika kai mata abinci ba jinnu ne"yusrah ta zabura tace "shine sukai shigata?"ta dafe kirji momy ta jinjina kai tace "kwarai kuwa dagaske zasuyi abinda yafi haka ki daina damuwa nakira malam dazun xaizo bayan sallahr isha'i yace,tashi kije kisamesu a parlor "tsoro nakeji"momy tace "ba abinda zai sameki ki kwantar da hankalinki "tayi ajiyar zuciya ta fita, husnah zama tayi a kasan carpet a d'arare tana bin ko ina da kallo nusrah ta dauki remote din tv bayan ta kunna Abraham ne ya shigo ya shige jikin husnah yana kallon remote din hannun nusrah remote din ya fad'i kasa,tayi tsaki ta tsugunna ta dauka ta canja tasha ta ajiye ya kalli inda remote din yake take taga alamar ana danna remote kuma babu kowa a wajen tashasho sukaga suna fitowa nusrah jikinta ya kama rawa yusrah ta shigo tana kallon yadda tashoshi ke canjawa tace "dallah meye haka ki tsaya mana wajen Tasha daya kin tsaya sai canja tashoshi kikeyi"nusrah bakinta na rawa tace "ba....bani ba nibace yusrah kinga remote din can"ta nuna mata da yatsa sukaga husnah ta kafe tv da ido ko kiftawa batayi a hankali suka juya suka zare jiki sukabar parlorn...suna fita husnah ta mike Abraham yayi dariya a jikinta ya shiga zagaye parlorn yaje ta gefen tv zai taba momy ta fito da karatun mp3 a hannunta suratul bak'ara tace "husnah lalala karki taba menene haka?"da sauri ya dago kai a jikin husnah jin sautin karatun kurani yasa ya sheke da dariya ya yanke jiki ya fadi ya fice daga jikinta momy ta kalli nusrah tace "dama ba ita bace"suka jinjina kai cike da damuwa ****** narjisu ce ta shigo dakin muneeba ta jikin bango Abraham yana zaune kan dadduma kansa nad'e da bandeji bai gantaba batazo masa a yadda zai ganta ba ta dade tsaye tana tinanin yadda zata fito masa ta juya ta Shiga kitchen taga muneeba tsaye tana yanka albasa kamshin girki ya cika kitchen din tayi murmushi tace "wanan abincin saidai ku bil'adama"muneeba ta juyo da sauri taji kamar anyi magana bataga kowa ba tayi tsaki tace "kunnena nayimun gizo"ta cigaba da aiki kamannin muneeba sak narjisu ta koma ta dauko tray da jug din da ta ajiye na zobo ta fito dashi daidai yaseer ya shafa addua ya fito ta dire masa ya kalleta ya jinnina kai yace "sannu da aiki"ta gyada masa kai ta juya baya ta dawo da dubanta garesa tace "ba matarka bace"ya tsura mata ido kawai yaga fuskarta ta canja ta koma wanan budurwar da yake gani gyara zama yayi cikin sassarfa yace"ina kika Shiga?"murmushi tayi masa tace"ina nan ina gefe ne kawai yau nakawo maka agaji da taimakon Allah da yanzun anyi jana'ixarka"ya jinjina kai take ya tuno da yadda trailer ta bugi motarsa cikin seconds yaga tana komawa da baya da baya kamar ana turata kan iska yace "wanan aikin nayi tunanin naki ne dama,Dan Allah wacece Ke?" "ni matar Abraham ce"tace a takaice take ya gane ya gano cewar wato Abraham na kokarin rabasa da husnah tana kokarin gyara lamarin gudun karta rasa mijinta batare da sanin taimakonsu takeyi ba,"kana ganin taimakonku nakeyi ko?"ya jinjina mata kai tace"tabbas da ba taimako nakeyi ba amma yanzun taimakon nakeyi dikda ina tsananin kishi da husnah yadda mijina ke tsananin sonta"muneeba ce ta shigo dakin daidai yaseer ya bude baki zaiyi magana tace "ah ah kai kadai kake magana kuma?"ya wayance yace "kiranki dama zanyi"tayi turus tana kallonsa yana kallon yadda gashinta ke lilo a bayanta ya burgesa tace "yaushe zobom nan yazo nan?"ta nuna masa ya kalli inda narjisu ke zaune bai ganta ba ransa yad'an baci zuwan muneeba yasa tabar wajen yace"kece kika kawomin halan kim manta ne?"ta dafe goshi tayi shiru tace"na manta kam"ya kalli cikinta da yad'an turo yace"duba kigani cikinki ya fara fitowa"murmushi tayi cikin jin dadi tace "ehh mana ai nadauka kadaina son d'an naka ne zumudin husnah"ta hararesa yace "jeki soyomom kwai please bakina babu dadi inaso inci kwai"ta jinjina kai cike da jin dadi tad'an samu samu sakin fuska wajensa harta fita ta juyo tayi kiasing dinsa ya shafa wajen yayi yak'e ta fice ya mike da sauri yana kalle kalle "ina kike? Dan Allah ki fito"ya wawwaiga bai ganta ba yayi tsaki ya zauna ya dafe kai haushin muneeba ya kama yaseer mema ya kawota?mtswww tsaki yayi yana kaiwa da komowa cikin dakin dan motsi yaji a bayansa ya juya ya dauka itace baiga kowa ba ya zauna ya dafe kansa meyasa ta tafi suna magana?kansa ya dau zafi Yana mamakin yadda sanadin husnah yau shike magana da aljana,muneeba ta fito dauke da plate ta soyo kwai sai zuba kanshi yakeyi ta dire masa a centre table taga ya mike "ina kuma zakaje?bayan kace in soyo maka kwai ko zakaji dadin bakinka gashi na kawo maka yanzun zaka fita"kan yaseer ya dau zafi yasani tunda ya ganta yasan akwai wata matsala dan haka yasa kai ya fice muneeba tabi sa da kallo baki bude ta jinjina kai tabbas tasan saita mike tsaye yadda Anty sadiya ta fada mata dazun ta zauna dirshab tsakar daki, momy na kokarin kai abinci bakinta ya shigo dakin tace"ah ah yaseer ya naganka haka kamar an koroka?"ya kalli kayan dake gefen kujera yace "momy wad'anan kayan husnah ne?"ta jinjina masa kai tace"kayanta ne kayana ta diba ta tafi dasu taki daukar wad'anan wai wanan aljanin ne ya sai mata"ya kalli kayan yayi tsaki yacev"momy kamar akwai wani abu dake faruwa fa bari inje"momy tad'an tsorata tace"abu kuma?"ya jinjina kai yace "ehh momy kawai tunda naga narjisu"momy tayi saurin kallonsa tacw "narjisu kuma?kaima yanzun ka koma husnah ne aljanun kake gani?"bece komiba zai fita ta tarbesa "Babu inda zakaje da wanan raunin akanka kaji nafada maka ka koma ka kwanta ka huta kabari gobe sai kaje gidan "ransa beso ba ya fice kawai momy ta girgiza kai yanaso ya fita da ita ya siya mata kayayyakin gyara da kwalliya itama ta fito kamar mutim inso samune har makaranta zai sakata kicibis yayi da daddy ya shigo yace "barka dai daddy"d'aga masa hannu daddy yayi yace "barka"yasa kai ya wuce yaseer jikinsa yayi sanyi ya tabbatar daddy fushi yakeyi ya rasa meyasa daddy ke fushi akan maida aurensa da husnah ya dade tsaye ya koma sashen muneeba tana nan zaune ta tasa plate hannunta tana ganinsa tayi ajiyar zuciya tana magana ya wuceta ya nufi daki shi kawai koma ya zaayi sai yaje gidan momy yau,dabara ce ta fado masa yana shiga daki yasan idan yace asibiti zashi babu mai hanasa canja kaya yayi yasa kananun kaya sun karbi jikinsa matashi dan shekara talatin da daya yana fitowa muneeba tace "ina zuwa Kuma?"yayi dan tsaki yace"asibiti zani kaina nad'snyimun ciwo"ta kafesa da ido tanaso ta gano gaskiyar zancen yacev"meye kike kallona?"ta girgiza kai kawai ya fita beko bi ta kanta ba, ******* husnah ta fito wanka daure da towel ta wanke kanta sosai ya fita fes d'akinta da karatun kurani ta zauna gefen madubi tana kallon kanta gado ta kalla ta girgiza kai tayi murmushi ganin kayan nusrah kan gadonta ta shafa mai data gani da turare mai mugun kamshi momy ta ajiye matashi,ta bude kayan fited gown ce ta tsurawa rigar ido yadda zatasa rigar take tunani yusrah ta shigo tace "har kin fito?"ta jinjina mata kai ta kalli sashen mp3 din yanayi ta rufe kofa ta fita,ta zura rigar sosai ta karbi jikinta ta taje kanta sosai ta dauki ribbom ta maida gashi kam Allah ya horewa husnah tayi mugun kyau orange din atamfa ce da kwalliyar ganye kore jiki shiru tayi tana kallon kanta yadda rigar tabi jikinta kunya ce tayi mugun kamata tana tsaye tana kallon kanta ta nemi waje ta zauna ta tsare mp3 din dake karatun kurani da ido, yaseer a waje yayi parking yayi mamakin ganin takalmi a kofar babban parlorn yasa kai ya shiga "Assalamu alaikum "yace yana shiga Abraham ya shige jikinsa da sauri wata harara momy ta watsa masa tace "mai kuma ya dawo dakai bayan zuwan dakayi dazun? sarkin soyayya?"kallon idonta Abraham yayi take taji ta kasa maganar tace"zauna"ya zauna "yaya jikin naka?"jinjina mata kai yayi Abraham ji yayi kansa ya buga da malam ya bude wani turare yana kokarin yiwa momy bayani Abraham dake jikin yaseer yacev"ina husnah?"momy ta nuna masa dakinta tace"tana ciki niko tayi wanka ma oho shiga ciki ka tahomin da ita inaso malam ya ganta"malam yace "ya kamata akwai abubuwan da zan shaka mata"Abraham ya mike zumburi ya nufi dakin da husnah take yana zuwa yaji sautin karatun kur'ani kofar dakin naci da wuta ayoyin Allah kasa shiga yayi gashi a jikin yaseer idanuwansa sukai jajir ya fice daga jikin Yaser shiko yaseer kallon kansa yayi yaushe yazo kofar dakin nan?inanw kuma nan?kallonsa Abraham yayi lokaci daya ya mance da tambayoyin da yakewa kansa yasa kai ya shiga dakin tsuru Yaseer yayiwa husnah yana kallonta idonsa yayi tozali da gashinta da tayi parking ashe dik gashin muneeba husnah ta yaga mata?wani miyau ya hadiye da yayi tozali da mazaunanta a jikin fited gown yace a ransa tabarakalla....ta jikin madubi ta gansa kafesa da ido tayi to meye yazoyi bayan zuwan da yayi dik ya gama tattabata?turo baki tayi gaba tana kallonsa ya kashe mata ido besan yayi ba ta sadda kanta kasa a sanyaye yace"baki iya gaisuwa ba ko?"gabanta ne ya tsananta faduwa tunawa da yadda ya luguiguita mata nonuwa tadan kallesa yace"taho to"take ta tuna da yadda yayi mata saidai wanan karon bai mika mata hannu ba ya kasa dauke idonsa daga gareta tadauko seconds sanan ta tako cikin wani irin taku mai daukar hankali tana tafiyar hips dinta na amsawa tana kusantosa yanajin wani kamshi dake ratsawa har kwakwalwarsa wanan wani irin turarene husnah tasa mai daukar hankali?.....rugugin hadari yaji ya kalli window yadda garin yayi bakinkirin ya kalleta yace "kinci abinci?"ta gyada masa kai ya zauna gefen gado itama ta zauna gabanta sai faduwa yakeyi ta rasa dalili shiko sam ya manceda momy tace ya taho mata da husnah ya tsudumma kallonta ko kifta ido bayayi ta dan saci kallonsa cikin yanayi na shagwaba da daukar hankali tayi farrr da ido tace"meye kake kallona?"yayi murmushi yace"kin hadu kinyi kyau sosai hussy" matsowa yakeyi yana fadin "wani irin kamshin turarene wanan?"nusrah tayi sallama ta tsaya daga waje tace"yaya yaseee ba momy tace ku sauko kaida husnah ba?"yace "ok ok gamunan"husnah najim haka ta mike da sauri gaba daya kallom DA yaseer keyi mata yasa ta kasa sukuni tana gaba yana biye da ita yana kallom yadda take tafiya mai kama da tausayin kasa Abraham na jikin bango ganin yadda suka jero tsananin kishi ya kamasa ya tunkaro husnah dai dai nan malam dake labe jikin labule sunyi shiri ya watsa mata wani turare taja da baya ta saki atishawa Abraham da sauri ya bace...... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA* *GA MAI BUKATAR BIYA YA TURA KUDI TA WANAN ACCOUNT DIN* 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK SHAIDAR BIYA KO KATIN MTN TA WANAN NUMBER 08036953516 *SLIMZY* 07042277401 *🌑DUHU...🌑* ( *sark'akiya*) Abraham ne ya fito ta jikin bango ya sauya kamanninsa zuwa yusrah kanwar yaseer ya kalli carpet din take tray na abinci lafiyayye da madarar hollandia ya bayyana ya zauna ta fito sukai ido hudu da yusrah tayi murmushi dikda tasanta tunda sunzo gida sau biyu tace"ga abinci nan nakawo miki kici ki koshi idan ma bazakiciba ni zan zauna muci tare inbaki aike matar yayana ce"Abraham yace cikin suffar yusrah tayi murmushi tace"zauna mucu"a sanyaye yusrah ta zauna husnah nata kallonta sam jikinta ya kasa natsuwa tace"muci"Abraham ya dibo yakai bakinsa husnah bata ganin tauna bakin yusrah take cinyewa tare sukaci yusrah tace"umm Bari kiga yanzun zan fita yaya yaseer ya kasa sukuni yace zaizo yanzun ya ganki"husnah tayi murmushi tace"nima inaso ingansa kodan insan ya jikinsa"Abraham ya kada kai yadau tray din ya fice yana fita ya bace.... bayan fitar yusrah da minti talatin taji an turo kofar da sauri ta zabura cikin tsoro tana ganin yaseer taji hankalinta ya kwanta cikin shagwabarta data zame mata nature tace"saida kazo ko?ya jikin naka?"zama yayi gefen gado yace"da sauki tayaya zan iya zama can bayan kina nan?"husnah tayi murmushi sam batajin sonsa ko kadan a zuciyarta saidai idan suna tare tanajin faduwar gaba miko hannu Abraham yayi yace"taho nan muyi wata magana"wani yarrr taji ta yaya yaseer zaice ta kawo hannunta?daga zuwansa dikda ance an maida aurensu?"ya tsareta da ido wani abu ne ya fito daga idonsa ya shiga jikinta ji tayi ta gagara yi masa musu ta tako ta taho a hankali ya dorata a cinyarsa ya rungumeta yana sauke numfashi yana shakar kamshin jikinta yace "ummm inason kamshin jikinki koba turare"take maganar Abraham ta fado mata yana yawan cewa yanason kamshin jikinta koba turare,yawo ya somayi da hannunsa a jikinta tace"yaya yaseer kadaina"Abraham yayi murmushi yana jifanta da wani kallo mai cike da shaawah. husnah nagani yasa bakinsa a nononta yana tsotsa yana liliya dayan tace"yaya yaseer ka bari "Abraham ya kasa magana yayi missing dinta sosai hawaye suka ciko a idon husnah tace"kabari yaya yasee"kenan dama yaya yaseer dan iska ne?tace a ranta nusrah data nufo dakin taji husnah cikin wata murya tana fad'in "yaya yaseee ya bari"dafe kirji tayi yaushe yayansu yazo gidan nan? *LITTAFIN DUHU NA KUDI NE 300 MAI BUKATAR SIYA YA TURA KUDI TA WANAN ACCOUNT DIN* 3126584401 FIDDAUSI MUSA FIRST BANK *SHAIDAR BIYA TA WANAN NUMBER KO KATIN MTN 08036953516* *SLIMZY*✍🏻 32 momy kallonsu tayi had'e da murmushi ta jinjina kai tabbas husnah da yaseer sun dace da juna dafe kai husnah tayi tana k'ara shakar abinda malam ya fesa mata ya fito daga mab'oyarsa yana kallonta ya jinjina kai yaseer ya bishi da kallo komawa yayi ya zauna suna tsaye yace"zo nan ki zauna husnah"cewar malam yana kallonta yana karanto wasu ayoyi idanuwanta suka kad'a sukai jajir ta nemi waje ta zauna yaseer yace"malam kaga fa yadda idanuwanta sukai jajir kar wani abu ya sameta"girgiza kai malam yayi ganin yadda hankalin yaseer ya tashi yace"ko d'aya jinnu sai a hankali musamman wanan da yake maganar ya aureta sai munyi dagaske idan ba haka ba abun karuwa zai rinkayi kuma sunada naci sosai idan suka auri mace har haihuwa suna iya hanata"yaseer ya kalli momy itama kallonsa tayi ta jinjina kai ta kalli yadda husnah ta dafe kai gumi ne kawai yake karyo mata ta ko ina ya dafa kanta ya karanto wasu adduoi ya tofa mata a kanta ji tayi wani yarrr a jikinta a hankali ta bude idanuwanta tana binsu da kallo momy tace"sannu husnah"jinjina mata kai tayi tace "yauwa momy kaina ked'anyimun ciwo" "zaki samu sauko kinji?"ta jinjinawa momy kai yaseer ya shagala da kallonta wani turare malam ya fiddo daga yar jakarsa yace"hajiya ya zaayi da wanan turaren ya zaayi asamu wanda zai rinka shafa mata shi kullum daddare kafin ta kwanta duka jikinta lungu da sako?"momy tayi shiru tana kallon turaren tace "tou malam nidai y'atake a wajena amma Kuma yanzun suruka tace babu yadda zaayi in kalli tsiraicunta kasan kunya irin tamu ta hausa fulani"yaseer yace "momy ni zan rinka shafa mata"momy ta jiniina kai tace "nayi tunanin haka" "tou amma fa kaima sai kayi dagaske saboda yanzun wanan turaren shine zaisa bazai rinka rab'ar jikinta ba ko kadan bazai rinka zama tare da itaba shine zaisa ya nisanceta "yaseer ya kada kai ya mike hannu ya karba malam ya ciro wasu magunguna nasha a kwalabe ya mikawa Momy "wanan safe da yamma zaa rinka bata tanasha"momy tayiwa malam godiya sosai yace "ni zan koma duba da yadda garin nan ya had'a hadari sosai kar ruwa yasameni a nan"momy ta bude jakarta ta ciro kudi masu yawa tabashi tayi masa godiya ya fice husnah na dafe da kai yaseer na zaune yana satar kallonta momy tace "wai kai mema ya dawo dakai nan gidan?bayan ga ciwo akanka na tabbata yana damunka kadai kara dawowa ne kawai banda zuwan da kayi dazun"yaseer ya zaro ido yace "ni kuma?yaushe nazo?"hararsa momy tayi kawai ta mike tace "yusrah kutashi muje ciki gashi ana kiran magriba ayi sallah aci abincin dare ko?"sukabi momy yaseer ya matso kusa da husnah numfashinsa yana gogan nata ta d'ago idanuwanta ta d'ora akansa kallon da yake mata yasa ta sadda kanta yace"tashi muje ko?"ta makale kafad'arta cikin sigar shagwaba yace"tashi muje mana ko bazakije d'akin nakiba?"ta gyada masa kai murmushi yayi ya zura turaren da malam ya bashi a aljihu yasa hannu ya d'agota cak ganin yana kokarin daukarta yasa ta shiga mutsu mutsu tana kallon sashen momy tace "ni kada momy tazo ta ganmu a haka ni kabari"dariya yaji tana kokarin kwace masa yace"tou shikenan naji Tashi muje kiyi alwala kiyi sallah nima masallaci zani"daga tsaye ya mika mata hannu ta kama lallausan hannunsa ta rike ya d'agota kafarta ce ta rike ta kasa motsa kafarta yana kokarin janta kafar ta lakwashe tayi yar k'ara da sauri ya tallabota "lafiya lafiya?" "kafa na yaya yaseer na kasa motsa kafana"ya dauketa cakk ta boye kanta kirjinsa kunya takeji matuka zuciyarta na harbawa ya shiga da ita ciki, ta jikin labule Abraham ya makale yana kallonsu inuwarsa ta gani bata gansa ba ta kalli yaseer ta kara kallon labulen yaseer ya juya baiga kowa ba yace"shiga kiyi alwala'ta jinjina masa kai haka kawai ta tsincu kanta cikin matsanancin tsoro ya nemi gefen gado ya zauna tana shiga ta gansa a jikin bangon toilet din cikin mummunan kama idanuwansa sunyi jajir wasu ruwa na zubowa na jini a guje ta kwaso da gudu ta fito tana haki ta durkushe "lafiya?"ta girgiza masa kai tana nuna masa cikin toilet din wucewa yayi ciki ya leka baiga kowa ba yana waige waige daga bayansa yaji anyi masa tsaki ya jinjina kai ya fito yace "taho muje in rakaki kiyi alwalar" "tsoro nakeji yaya yaseer"tace muryarta na rawa,ransa a bace yake yasan tsoratata kawai akeyi ya rukota bata iya taka kafarta ya shiga da ita toilet din duhu kawai take gani yasa ta runtse idanuwanta ya rik'eta da kyau tayi alwalar suka fito ya shimfida dadduma yace "zo kiyi sallahr bari inje masallaci"girgiza masa kai tayi "banaso ka tsaya a nan nidai"kada kai yayi jin ruwa ya kece a garin ya kalli window walk'iya ke haskawa ya shige toilet don yayi alwala tana zaune kan dadduma take ganin windown na kad'awa a hankali labulayen na budewa bishiyoyi masu tsawon gaske take gani d'akin ne ke rikidewa Yana koma mata irin d'akinta nada a duniyarsu Abraham kallon ko ina takeyi kamar wadda ta warke makanta ya fito yace "yadai"nuna masa dakin takeyi da yatsanta yace"yadai?"tace "d'akin yana canjamun ne" "ba abinda ya canja a d'akin kinji muyi sallah kinga an soma ruwa gashi inaso intafi gida da wuri kar daddy yasan cewa bana gidan yayi fushi dani"ta gyada masa kai suka tada sallah.... ****** "muneeba kina nufin tun fitarsu hajiya saude yaseer yabar gidan nan har yanzun bai dawoba?daga cewa ya tafi asibiti?"ta jinjina kai cikib fushi take gumi ne kawai yake karyo mata tace "Anty sadiya tunda yaseer ya dawo hankalinsa na rasa gane kansa nasan wanan shegiyar bak'ardagar mahaifiyar nan tasa ce ta karya asirin da mukayi masa gashi kiri kiri yana neman juyamun baya ko ince ya juya ma tunda hankalinsa gabaki daya ya koma kan sauran jinnu"y'ar dariya sadiya tayi tace"ki kwantar da hankalinki sai munsa auren nan ya k'are tsakaninsa da ita yanzun abinda zaayi zo kiji?"ta rad'a ma muneeba a kunne muneeba kallonta takeyi ta gyad'a mata kai tace "alamu sun nuna so yakeyi ya kwana a can wajen ta tunda har yanzun bai dawoba yanzun zan koma cikin gida ki aiwatar da abinda na fada miki Na tabbatar tunda yanason cikin nan dik inda yake a gigice zai dawo"murmushi muneeba tayi "shiyasa nake sonki Anty sadiya ina matukar jin dadin kasancewarki cikin gidan nan idan baki nan gidan kango yake komawa,suka tafa Anty sadiya ta fita, momyn husnah na zaune cikin ruwa taji shigowar mutum sadiya ce harta gifta ta dawo ta tsare hajiya zainab da ido ta kalli cikinta da kyau yadda yad'ab tasa tayi shiru hajiya zaibab itama kallonta takeyi cikib wani yanayi na rashin fahimta tace "lafiya?"jinjina kai sadiya tayi tace "ehh lallai abu ya bunkasa tunda gashi ya leko"tayi tsaki ta wuce momy ta kalli cikinta gabanta ya fad'i ta manta da irin rigar dake jikinta saboda cikinta ya fito yasa bataso tanasa kayan da zai nuna, daddy ne ya shigo dakin fuskarsa a daure tace "sannu da zuwa"ya amsa ciki ciki dik ranan girkinta haka yakeyi baya ma zuwa sashenta yau ma yazo ne kila saboda husnah bata gidan nan, wayar daddy ce ke kara ya duba muneeba ce yacev"lafiya muneeba ke kirana cikin daren nan?" ya dauka "hello muneeba ya akayi meyafaru"sautin kukan muneeba ne ya gauraye kunnuwansa kirjinsa ya buga cikin sassarfa yace"lafiya muneeba meyafaru keda waye?waye menene ina yaseer din?"a rikice yake maganar daga inda take zaune ta harde kafa ta kara rushewa da kukan karya tace "daddy cikina da marata daddy ciwo sosai yaseer ya fita tun yamma bai dawoba"ta rushe da kuka "ya fita bai dawo ba yanzun meke faruwa?"ta kwalla ihu cikin wayar tana kiran mararta daga inda momy ke zaune take jiyo sautin kuwwar muneeba tayi saurin mikewa daddy ya kashe wayar momy tacw "lafiya?"wata uwar harara ya watsa mata yace "kinsan komi kinsan koma menene tunda kun dauki husnah daga gidan nan kun kaita gidan hajiya saude ne dan a dauki hankalin yaseer daga muneeba gashi yanzun batada lafiya kukan mararta takeyi kuma kinsan juna biyu gareta" "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun"momy tace cikin tashin hankali kenan dama yaseer baya gidan? hajiya rabi ce ta fito cikin kuka "alhaji ga muneeba can babu lafiya Alhaji ciwon mara takeyi kuma kasan cewar karamin ciki gareta damuwa ma kadai ya isa ya Sanyata tayi b'ari"sadiya ta zunguri hajiya rabi ta nuna mata cikin momy daya tasa gaban hajiya rabi ya yanke ya fad'i, cikin bacin rai daddy ke kiran wayar Yaseer ringing takeyi amma bai dauka ba yace "Baya daukan wayata"hajiya rabi ta fashe da kuka "ni bari inje in duba y'ata insan halin da take ciki"tayi gaba daddy da sadiya suka rufa mata baya, ***** nusrah ta kwankwasa kofar dakin husnah kasantuwar Yaseer na ciki da sauri ya mike zai duba mai kwankwasawar ta rukoshi "ina zakaje?"ya kalleta ya girgiza kai "ana kwankwasa kofa ne?"ta jinjina kai gabaki daya a rude take tunanin yadda zata kwana a wanan dakin takeyi komi na dakin ya sauya ita kadai ke ganin hakan ya bude nusrah ce "yaya yaseer momy ce tace wai ka shafawa Anty husnah maganin nan kada ka manta kafin ka tafi tace idan ka gama shafa mata ka sauko kasa" jinjina mata kai wayarsa daya ajiye gefen gado yaga tana haske ya duba miscalls dayawa yagani harda daddy yasan zaisha fad'a dan haka bazai ma dauka ba sai ya gama shafa mata maganin gashi yasan wanan kafar dake ciwo bata rasa nasaba da Abraham ne ya rike mata kafafuwa, ya karaso "zo zan shafa miki magani,nasan kinji abinda malam ya fad'a dazun ko?"ta jinjina kai gabanta ya yanke ya fad'i tunowa da yadsa ya mammatseta da safe yasa ta kallesa zatayi magana yace "shhhhhh"ya soma kokarin zuge mata zip din rigarta jikinsa ne kawai ya kama rawa wata irin iska mai karfi yaji tana bugawa cikin d'akin hatta da fankar dakin saida ta soma bugawa kamar ana kadawa ya kalli sashen madubi yadda yakeyi kamar ana tursa Abraham ne yake kallon komi na dakin na matsowa yana bugawa cikin tsoro da furgici husnah tace "fanka zata fado mana yaya yaseer"ya zare mata rigar ta kasa wata iska ta bugo window globe din dakin daya ya fad'i kasa tassssss ta zabura ta rungumesa tsamm nonuwanta suka hadu da kirjinsa wani dumi yaji jikin husnah ga wanan kamshin dake tashi mai tayar masa da tsigar jikinta kara matseshi takeyi ganin komi na dakin na motsi ciki fanka sai bugawa takeyi tayi nan tayi nan ya riketa sosai yana kokarin janyeta daga jikinsa tana shigewa cikin tsananin tsoro ta soma hawaye hawayenta na d'iga a kafadarsa tana fadin "Dan Allah yaya yaseer kada ka tafi tsoro nakeji kaji?" Abraham na tsaye cikin tsananin fushi yake watsa hannuwansa komi na rikicewa a d'akin waigowa yayi gefensa yayi tozali da mahaifinsa cikin kayan saki da sandarsa yana kallonsa farin gemun sa ya kalla ya koma jajir yasan mahaifinsa cikin fushi yake yasa zaiyi magana ya d'aga sandarsa sama saiga wata iska da tasa Abraham yayi matukar tsorata yasan mahaifinsa fushi yakeyi dashi yasan tunda ya saki iskar nan azabtar dashi zaiyi ya fuzgi Abraham suka bace, kamar kiftawar ido sukaji shiru yadda iskar d'akin ke kadawa haske ya mamaye ko ina idanuwansa ya sauka akan nonuwanta da suka cicciko ya tsareta da ido ita kuwa idonta rufe yake ta sadakar cikin tsananin tsoro...... *kuyi maneji zakujini da yamma insha Allah inada mara lafiya* *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA* 07042277401 08036953516 *SLIMZY*✍🏻 33 muneeba ce kwace shab'e shab'e tana rike da mararta jin takun tahowarsu yasa ta kara volume din kukanta murkususu take tana fad'in "wayyo Allah zan mutu wayyoo marata innahlillahi wa innah ilaihi rajiun yaya yaseer kana ina kadawo?kaji meyasa ka tafi ka barni?"tun daga kofar shigowa suke jiyo sautin kukanta da abinda take fad'a kuka takeyi sosai hawaye ya wanke mata fuska bankado kofar hajiya rabi tayi tana fad'in "nashiga uku muneeba muneeba meyasameki haka?"ta rungumeta tana kallon daddy dake tsaye a kofar shigowa tace "Alhaji kana kallo fa muneeba kwance take tana murkususu dik kiran nan da akeyiwa yaseer bai dauki wayat ba tun dazun ake kiransa kaga kenan ya tafi can ne dama da niyyar ya kwana wajen husnah"ta fashe da kuka momy ce ta shigo dakin sanye da hijab tana kallon fuskar muneeba yadda takeyi tana yatsina fuska tana kuka ta tabbatar da shiri ne murkususu takeyi ganin Momy ta rushe da kuka tace"daddy momy tasan cewar yaseer ya tafi wajen husnah ne saboda dama kafin ya tafi wajenta ya soma biyawa cemun yayi bari yaje wajen momy"ta rushe da kuka ta shige jikin ummahnta ta kara rungumeta ran Alhaji badamasi ya baci ya kalli momy da ta saki baki tana sauraren yadda muneeba ke zuba kirsa yace "zainab kinbani matukar mamaki wallahi kuma dagake har hajiya saude zanyi maganinku kun shirya haka ne daman dan ku wulakanta wanan yarinyar ko shiyasa aka fake da aljanu aka kaita can gidan to gobe gobe idan Allah ya kaimu zani in dauko y'ata in dawo da ita gidan nan tunda rashin mutunci ne"momy tace "Alhaji dik wanan maganar da kakeyi bansan komi akaibafa dan ni banyi magana da yaseer bakida baki ba yadaicemun zaije asibiti a duba lafiyarsa daganan ban sake ganin yaseer ba Alhaji"tsawa daddy ya daka mata saida ta razana tayi baya kamat xata fadi yace "karya kikeyi munafuka kawai duk abinda kuke shiryawa nasani kallonku nakeyi to tun baaje ko inaba asorinku ya tonu gobe goben nan husnah zata dawo gidan nan"muneeba ta kwalla kara ummah ta rungumeta "Alhaji ko zaa kai muneeba asibiti ne?" "nakira doctor gashinan zuwa zaizo a dubata already yanzun ruwa akeyi kuma kinsam idanuwana basuda lafiyar da zan iya tuki daddare"cikin bacin rai yake maganar cike da haushin yaseer ya fice momy hawaye ne ke zubo mata ta kallesu tana kallon sadiya na boye fuska tana murmushi bataga laifinsu ba sai laifin yaseer daya tafi ya jawo yau ake kiranta munafuka,juyawa tayi ta fice daga dakin tana fita suka saki shewa muneeba tayi zumbur ta mike ta zauna tana kallon ummahnta ta toshe bakinta kar dariya ta kwace mata hajiya rabi tayi murnushin nasara tace"na yarda da tuggunki sadiya yanzun kiri kiri kin had'a abinda ya hargitsa Alhaji na kuma tabbatar yadda yaseer keson cikin nan gobe zai rasa sukuni akan hakan bazai sake waiwayar renom aljanu ba"suka sheke da dariya momy na tsaye ta jiyo muryar sadiya tana fad'in "ni wanan mara hankalin bata gabana yanzun yadda zamuyi da wanan cikin daya leko nakeso musan nayi dashi dan Alamu sun nuna tuni yayi kwari"gaban momy ya fadi ta shafa cikinta ta sake saurarawa da kyau ummah taji tace"wanan cikin ai cikin biyu ne kodai yazo duniya a mace ko kuma ya zama shege dan bazai taba zama d'an Alhaji badamasi ba indai ina raye"hmmmm "ummah kenan ai kawai kashe cikin nan zamuyi idan yazo duniya ko ya zama shege komi zai iya faruwa gara musan nayi dashi tun kafin yazo "hajiya rabi ta jinjina kai tayi kasa da murya momy batajin mai suke fad'a ta saurara da kyau dariyarsu kawai taji cikin dimuwa da rud'u ta soma tafiya ko ganin gabanta batayi cikin rashin saa ta zame ta fadi ta zauna da duwawubta bayanta yayi kara kadan wani radadi ne ya ratsata daga tsakiyar kanta ta dafe kwankwasonta da yakeyi kamar ya balle daddy ne ya taho cikin sauri likita na biye dashi ya gifta ta gefenta yana kallonta durkushe ko kallo bata ishesa ba jin sautin takun takalmi yasa muneeba ta makale jikin Momy tana sauke numfashi daddy da sallama ya shiga likita ya tsaya daga kofa daddy yace "Bismillah doctor shigo"ya kalli hajiya rabi yace "gyarata hajiya ga likita zai dubata ko zamu Basu waje?"cikin fuskar damuwa hajiya rabi tace "bazan iya barin muneeba cikin wanan halin ba har yanzun baasamu yaseer ba ko?"daddy yayi tsaki kawai ya sake ciro wayarsa.... ****** d'ago husnah yaseer yayi daga kafadarsa yayo tozali da hawayen dake zubowa a idanuwanta yarrr yaji a jikinsa zuciyarsa ta kara narkewa da tsananin kaunarta da tausayinta ya zura mata idanuwa, idonsa ya sauka akan kirjinta da suka cicciko wani miyau ya hadiye ya sake hadata da jikinsa yasa harshensa yana tsotse hawayen dake zubowa a idanuwanta tana jin harshensa a fuskarta taji tsigar jikinta ta Tashi kirjinta ke bugawa sama da kasa yana kallon yadda take numfashi ya kasa dauke idanuwansa daga kirjinta da suka dauki hankalinsa nipples dinta jajaye yake kallo yakai hannunsa yad'an shafa da sauri ya dauke hannunsa jin wani abu na yawo jikinsa yasa ya lakuto turaren da malam ya bashi ya soma shafa mata a sassan jikinta babu inda bai kai hannunsa ba gaba daya yaseer ya rikice ya kalli wandonsa yadda bananarsa ta mike tsammm ta tsaya cikin tsananin shaawarta yake gashi idanuwanta a rufe taki bude ido ya kwantar da ita yazo ta gefenta yana shafa fuskarta "husnah husnah ki bude idanuwanki kinji?"ta makale kafad'arta tace "banaso inga kalar dakin nan sak dakin da mukai rayuwa ne nida Abraham ya canja dakin ya maida kalar wancen"yaseer ya kalli cikin dakin sam bega abinda ya sauya ba yace "tou kitashi kinji dare nayi gashi inaso intafi gida"rukosa tayi a hankali ta bude idanuwanta ta Tashi ta zauna kallonsa takeyi tuni yayi nisa wajen kallon jikinta ta kalli jikinta tsirara ta kallesa tayi saurin saka hannu ta rufe kirjinta tace "ina kayana nidai?"ya shafa keyarsa ya dauko rigarta dake gefe ya mika mata tace"ba ita nakeso insaka ba"ya mike ya bude drawer wata rigar bacci yayi tozali da ita mai laushi yacev"karbi wanan kisa"tasa hannu a kunyace ta karba tasa rigar yace "Bari insamu momy babu abinda kikeso ko?"ta gyada masa kai ya fice kalle kalle takeyi ta bayanta taji kamar motsi ta zabura ta diro daga gadon tana kalle kalle, "yaseer yanzun nakeso ince ya zaayi gashi har yanzun ruwan nan bai tsayaba Kuma dare yayi gashi banaso ka kama hanya ka fita kadaiga abinda yasameka ballantana yau da nasan dik inda aljanin nan yake cikin fushi yake"yaseer yace "momy to tsoronsa zamuji babu abinda zai faru zan iya tafiya ai yanzun bawani dare bane goma da minti sha biyar"ta girgiza kai tace "ban aminceba ka kwana a nan tare da husnah mugani mai zai faru zuwa safiya da nace sai su nusrah su kwana da ita to kagansu nan matsorata sunce tsoro yau sukeji"ya jinjina kai cikin zuciyarsa kuwa fari tass saidai yasan muneeba nacan tana jiransa gashi bai fada mata cewar? wajen husnah zai kwana ba fatansa dai kawai kar ta had'asa da daddy momy tace "yusrah ta kai muku abinci ko husnah bataci komi ba" "muje kibani abincin na barota wai tsoro takeji dakin ya canja mata zuwa dakinsu na duniyar aljanu"momy ta girgiza kai cike da tausayin husnah yaseer yabi yusrah kitchen ta zuba musu abinci ta bashi ya nufi dakin tana tsaye jikin kofa yana turawa ta dafe kirji ta runtse ido zatayi kara yace 'nine"ta ruga ta fada jikinsa tana sauke numfashi "dakin ne yake rikidewa"a tsorace tayi maganar gadon taga kamar yana matsowa taja da baya ya rukota "ya isa gani bazan tafiba zan zauna tare dake"yayi kissing din goshinta tayi saurin kallonsa ganin shine yasa ta sadda kanta kasa Abraham yana yawan kissing din goshinta da zarar aka tsoratar da ita haka.... ***** durkushe Abraham yake gaban mahaifinsa yana rokonsa cikin tashin hankali "baba karka daureni idan ka daureni komi zai iya faruwa"cikin fushi mahaifinsa ya bude baki zaiyi magana wani mulmulallen abu kamar kankara ya fito ya fashe a fuskar Abraham ya kwalla kara da saida dajin ya amsa yace "zan cigaba da azabtar dakai da zarar ka cigaba da bibiyar wanan bil'adamar wadda ba jinsinka ba shin ka taba ganin inda akai aure tsakanin jinsin mutum da namu jinsin?"cikin daga murya yake magana idanuwansa na fito da wata irin wuta tana haske idon Abraham yana jin rad'adin zafi har kwakwalwar kansa ganin yadda yake runtse ido yasa baban Abraham yace"ka bude idanuwanka ka kalli cikin idona"cikin tsawa Abraham ya bude ido ya kalli babansa wata azaba ce tasa ya zube kasa kwance yana kare fuskarsa da take tafarfasa yasan karfin mahaifinsa tsaf zai halakasa akai sa can inda ake girke marasa karfi cikin jinsunsu "zaka sake bibiyar waccen bil'adamar?"ya girgiza kai mahaifinsa ya saki sandarsa akansa wadda ta dannesa ko motsi bayayi dik girma da karfi irin na Abraham murkususu yakeyi yana kokarin tashi ya kasa narjisu na gefe ta sunkuyar da kai Gaban baba ya kalleta yace "ki cigaba da bibiyarsa ke matarsa ce na aura miki shi tun tuni dan haka dik abinda yayi ki sanar dani dauresa zanyi nad'an wani lokaci"kallon sandar yayi take ta kankance ta koma karama ta rage nauyi ta koma hannun baba ya kai hannu ya cafko Abraham a wahale idanuwansa sun firfito hawaye yakeyi na zaa dauresa bazai taba iya minti ashirin ba batare da husnah ba sanadin soyayyar da yakeyiwa husnah yau mahaifinsa ke azabtar dashi akanta?gashi ta butulce masa tayi masa alkawarin bazata barsa ba dikda kasancewarsa aljani amma son zuciya da butulci irin na bil'adama ta mance da kaunar daya nuna mata a duniyarsu ta juya masa baya tana can tare da wani yayi gunji da gurnani ya fito da wani abu daga cikin idanuwansa batare da mahaifinsa ya gani ba ya harba shi sama ya turashi inda husnah take,ko Yana daure bazai taba daina bibiyarta ba bazai taba barinta cikin natsuwa baz zuhraliyya ta zube gaban mahaifinsu tana magiya da kuka "baba kada ka d'aure yaya Abraham kasan yadda yake tsananin kaunar waccen bil'adamar idan ka dauresa komi zai iya faruwa dashi"wani kallo baba yayiwa zuhraliyya da take ta natsu ya daga hannunsa ya nuna mata hanya mikewa tayi tana yawo akan iska har rigar dake jikinta ta rufe mata kafa ta kalli Abraham tausayinta ya kamasa lallai dole zata ziyarci husnah za kuma ta nemawa d'an uwanta fansa kafin a sakeshi bazata taba barintq tq zauna lafiya ba dikda ita ba muguwa bace amma tasan yadda zatayi wajen saka rayuwarta cikib kunci.... ta bace baba ya bude bakinsa wasu igiya mai karafuna jiki jajaye ke fitowa daga cikinsa kamar k'ugiyq taba nad'e Abraham yana ihun kiran sunan husnah.... ****** cous cous ne da miyar hanta sai kamshi yakeyi haka suke zaune yana bata abaki tana karba a hankali take taunawa yana kallon yadda bakinta ke motsi komi nata burgesa yakeyi suna cikin haka akayi tsawa mai karfin gaske wani tsalle husnah tayi ta dak'aikaye yaseer ta shige cikin jikinsa sai rawar jiki takeyi "gashinan yazo yaya yaseer ga Abraham nan yazo nasan shine"wata walkiya akayi ta haska dakin fuskar wadda ta gani ce ta razana a hankali ta furta "zuhraliyya"..... zuhraliyya kasa karasowa wajen tayi sakamakon kamshin turaren dake jikin husnah yaseer yace "waye mai wanan Sunan me kikace husnah?"ya sake rungumota sosai zuhraliyya cikin wata irin murya tace"nazo gareki ne dan fansar soyayyar d'an uwana husnah"kallonta takeyi haske na kara haskata kamanninta ne sak saidai fuskarta fata tas da Wani zane kamar bille gefe da gefe bakin kirin gashin kanta ta tufkesu kefe da gefe ya sauko wuyanta husnah tace "mai kikazoyi?"zuhraliyya ta bude idanuwanta ta juya baya ta bude hannunta ta wulwula sama take bangon dakin ya koma mata kamar tv Abraham ta gani daure jikin bishiya cikin wani irin yanayi mai ban taisayi yana hawaye wata wuta ce ke fita daga jikin igiyar da aka dauresa,yaseer na kallon yadda take kallon bango yasan akwai matsala dikda tsoron da yake ciki bai hana karanto ayatul kursiyyu ya tofa a kwayar idon husna ba ya juya ya tofa a sashen da take gani da sauri zuhraliyya ta bace.....husnah ajiyar zuciya tayi take taji babu dadi saidai sam batajin zata iya rayuwa dashi saidai yana matukar sonta itama har yanzun akwai soyayyarsa a zucuyarta da ace shidin ba aljani bane babu abinda zai hana batayi rayuwa dashiba domin sun dace da juna.....cak taji ysseer ya dauketa ya kashe wutar dakin incase an kawo wuta ya kwantar da ita kan gado ya tsaya tsakiyar dakin yayi addua ya tofa gefe da gefen bangon dakin sanan ya dawo ya hayo gadon wani irin faduwar gaba taji jin mutum a gefenta zasu kwanta take ta tuno da Abraham irin yadda yake mata soyayya mai shiga zuciya jin hannun yaseer tayi cikin nata ya rukota yana murzawa ta runtse ido Abraham ya fad'o mata haka yake mueza hannunta nan da nan take kwarkwancewa yanzun ma hakan taji me yaya ysseer yake nufi?tambayar da tayiwa kanta kenan ya rad'a mata a kunne "taho jikina mu kwanta"ta noke gefe tana kokarin janye jikinta daga nasa tace "nidai kabari kaji momy kabari"yaseer yayi gyaran murya can kasan makoshi yacev"husnah kefa matata ce,meyasa kikejin tsoron kasancewa dani ko kina guduna ne?"ta girgiza kai ta kallesa cikin duhu idanuwanta suka kawo ruwa yau itace kwance da wani namiji ba Abraham ba,yawo yakeyi da hannuwansa jikinta sai rawa yakeyi yadda yake kokarin kai hannunsa kirjinta dayan hannunsa na shafa cibiyarta da mararta sandarewa tayi ta kasa motsi....... Abraham kici kici yakeyi dik yadda yakeso ya kwance ya gagara dik abinda ke faruwa tsakanin yaseer da husnah yana kallo tsananin kishi yasa ya kwarma ihu saida bishiyar da yake daure ta girgiza wani reshe ya yanko ya fado kasa dimmmm cikin kunnenta takejin sautin kukan Abraham lokacin hannun yaseer na kan nonuwanta yana murzawa wani abu yakeji na fuzgarsa tsananin shaawah..... *DUHU WANAN LITTAFIN 300 KACAL ZAKI BIYA KI KARANTA IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA* 08036953516 07042277401 *SLIMZY*✍🏻 34 rungumota yayi jikinsa sosai yadda jikinsa ke rawa itama haka nata keyi data rufe idanuwanta Abraham take gani daure da igiyar wuta,wasu hawaye masu d'umi ke zuba ta gefen fuskarta,kara manne jikinsa yayi da nata a hankali ya zare rigar dake jikinta ya mannata sosai a kirjinsa yana jiyo bugun numfashinta ya tallabo fuskarta idanuwansa sun kankace hawaye yake gani nabin gefen fuskarta yace "husnah kuka kikeyi ko?bakyason abinda nakeyi miki ne?"ta girgiza kai batare da tayi magana ba yace "tou mainene kike kuka"cikin tsananin damuwa da kuka tace "Abraham....."tsaki yaseer yayi cikin bacin rai yace "au tunaninsa kikeyi?aljanin kike tunani?shiyasa kike kuka husnah saboda ina taba jikinki kinfison na aljani akan nawa"yadda yayi maganar a kasashe yasa ta shiga girgiza kai ta bude idanuwanta cikin duhu take kallonsa tace "ah ah yana"shhhhhh yasa hannu a bakinsa yace "ni kinsan shekara nawa nayi cikin tsananin kunci cike da shauki na soyayyarki?shekara goma sha takwas cikin ta sha tara ina dawainiya da tsananin kaunarki ashe kinacan tare da aljani husnah,yanzun gashi kindawo gareni ina tsananin bukatarki saidai zuciyarki cike take da kaunar jinsin aljani husnah"ta fashe da kuka ya fincikota jikinsa cikin Kishi yacev"amma kinsan ni mijinki ne ko?"ta gyada masa kai a zucuyarta tace shima mijina ne saidai sam bamu dace da junaba sakamakon shi din ba jinsinmu daya ba,ran Yaseer yad'an baci yasa hannu ya tureta yana kokarin sauka daga gadon ta rukosa tana hawaye yayi mata wani kallo ta fad'a jikinsa tace "ya cutar dani sakamakon barina da yayi rayuwata cikin DUHU ya cutar da rayuwata sakamakon sawa da yayi na kamu da tsananin kaunarsa wanda fitar dashi daga zucuyata abune mai wahala dikda tsananin fushin da nakeyi dashi be hanani tunaninsa ba,yaya yaseer ka taimakeni ka ciremun son Abraham da tausayinsa daga cikin zuciyata"ran yaseer ya baci saidai yana hango gaskiyar maganarta cikin kalamanta kishi yaji ya turnukesa husnah da tasan yadda yake sonta da bata rinka fada masa kalamai akan yadda take tsananin son Aljani ba dikda baiga laifinta ba ta rayu dashi batare da tasan shidin waye ba,kwanciya tayi a bayansa ya runtse idanuwansa jin saukar nonuwanta a bayansa yasa bananarsa ta kara mikewa tsananin shaawarta yakeyi ji yakeyi idan be kusanceta ba mutuwa zaiyi ya zaiyi da momy da wani ido zai kalleta idan tagane hakan?gabansa ya fad'i mararsa yaji tana kokarin kullewa ya juyo da sauri ya rungumeta tsamm itama rungumesa tayi tana kuka mai ban tausayi cikin karfi da kuzari ya kwantar da ita ya sakko da kansa cibiyarta ya zura harshensa cikin cibiyarta yana tsotsa a hankali yana shafa mararta,wani ruwa taji yana gudu a cinyarta wani abu takeji na yawo a jikinta yana shafa mararta a hankali yana kokarin kai hannunsa hq dinta shafa kansa tayi jin haka yasa yayi ajiyar zuciya ya tabbatar tanajin dadin abinda yakeyi mata.....bude kafarta yayi jikinsa na rawa yasa bakinsa yana tsotsan gabanta cikin wani irin salo husnah hawaye basu daina zuba a idanuwanta ba Abraham shine mutumin dake tsotsan gabanta haka taji kamar zata mutu saboda tsananin dadi,dikda damuwar da take ciki da tsananin tausayin Abraham be hanata jin wani dadi na ratsata ba yana shafa cinyoyinta zuwa mazaunanta dagowa yayi tayi Nishi ahhhhahhh wayyooo ahhhh ya haye kanta ya dora bakinsa a nonuwanta yadan bude kafarta a hankali yake tura bananarsa cikin jikinta ruwa na bulbulowa wata shaawa ce take kara shigarta yadda yake tsotsan nononta da wasa da dayan yasa batasan sanda tayi yar karaba lokacin daya gama shigewa jikinta gaba daya lokacin taji wani radadi a kasanta bai cire bakinsa daga nononta ba da hannunsa haka yake dirzarta cikin wani irin salo,nishi yaseer keyi besan lokacin daya saki nononta ba yana fadin"wayyoo wayyoo husnah wayyo Allah dadi husnah zan mutu husnah wayyoo"wani irin dadi yaseer keji numfashinsa na kokarin daukewa kusan minti talatin lokacin da ya kai geji tuni ya tallabo kanta kamar mahaukaci ya d'ora akan nononsa tasan mai yake nufi cikin radadin da takeji haka ta kama tana tsotsan nonon nasa yayi wata kara, zumbur momy ta mike daga kan gadonta tana bin dakin da kallo ta dafe kirjinta jin karar bude dakinsu yusrah taji tasa hannu ta kunna wutar dakinta yusra da nusrah ne suka shigo aguje dakin "momy momy meke faruwa wata k'ara mukaji cikin gidan nan kodai Anty husnah ce?"momy tace "zai iya yuwuwa amma ba muryarta najiba kamar muryar yaseer Allah dai yasa wad'anan aljanun ba zuwa sukayi ba suka cutar da yaseer shiyasa da yacemun zai tafi gida shi kadai ban amince ba"momy ta kalli agogo biyu da minti goma sha biyar na dare,ta zuro kafarta tasa hijab ta fito cikin tsoro bakinta dauke da addua ta karasa jikin kofar dakin sautin nishim kukan husnah taji, yaseer na kwance yashe a gefe yana sauke numfashi gumi ke karyo masa ta ko ina yaji sautin bugun kofa da sauri ya mike ya zauna yana kallom yadda husnah ke cije baki lokaci daya tausayinta ya kamasa yadda take gumi yace cikin sarkewar murya "wannene "momy daga waje tace "nice yaseer lafiya dai ko naji kamar ihu kuma ga kukan husnah inaji"gaban yaseer ya yanke ya fadi karar da yayi har dakin momy gumi ya karyo masa ya dafe kai ya kalli husnah da Sabom kuka ke taso mata yace "am momy bakomi fa husnah bacci ma takeyi nima yanzun bugun kofarki ya tasheni"momy najin yadda yayi magana tayi ajiyar zuciya tace "zo ka budemun dai insan menene ke faruwa kodai karya kakemum"yaseer ya karasa gefen husnah yayi saurin kwantar da ita yaja bargo ya rufeta cikin kasa da murya yace "husnah ki rufe idonki ki kwanta dan Allah kar momy tasan meyafaru"wani haushinsa taji ya darsu a zucuyarta wato yasan abinda yayi meyasa ta yarda dashi? rufe ido tayi take ta tuna lokacin da suke cikin bahom wanka itada Abraham lokacim da yake gwada mata tsananin soyayya yadda idanuwansa suka kankance da shaawarta tsananin kaunar da yake mata yasa ya hakura da bukatarsa da taji ciwo amma tanaji tana gani yaya yaseer ya shigeta ya ji mata ciwo....ta toshe bakinta kuka na kokarin kwace mata ya budewa momy ta shigo dakin ta kunna wuta gefe taga husnah kwance ta lullube da bargo ajiyar zuciya ta sauke "alhamdulillah babu dai wata matsala ko?"ta kalli yaseer da yayi zuru zuru babu alamar bacci a tare dashi momy tayi tsuru tana kallon yaseer ganin haka yasa yad'an tsargu ya kauda kai momy tayi tozaali da rigar nusrah ta bacci a kasa momy ta tsugunna tace"kaga nusrah wato rigarma a kasa ta saketa mtswww Allah ya shirya yaran nan"ta dauka tace "saida safe"ta juya zucuyarta cunkushe da tunani kodai wani abu ya faru ne yaseer ke boye mata?amma bataga alamar komi ba,ajiyar zuciya ya sauke ya kashe wutar dakin ya cire rigarsa ya karasa yana kokarin shiga cikin bargon ya janyota ta mike ta zauna tace "bana bukatarka a yanzun yaya yaseer ka duba kaga yadda kajimun ciwo"tace cikin kuka zucuyar yaseer ta karaya yacev"shekara da shekaru ina jiran wanan ranan husnah,nima banso hakan ta kasance yanzun ba naso sai kin tare a gidana husnah amma na kasa controlling kaina saboda kaunar da nakeyi miki"ta share hawayenta tana kokarin sakkowa daga gadon ya riketa jikinta yayi mugun zafi ta ture hannunsa ta zuro kafarta kasa tsayuwa tayi jim radadi mai tsananin a kasanta ta fashe da kuka ta Durkushe a kasa ya sauko cikin sigar lallashi yake bubbuga bayanta taki saurarensa sai kuka da takeyi a haka bacci yadan dauketa ya sungumeta ya maidata gado ya rungumeta jikinsa yana jim sautin ajiyar zuciyarta rufe idonsa yayi yana tunano irin dadin da yaji besan lokacin da yaji abu na zuba a bananarsa ba haka yake rungume da ita har asuba.... sautin kukan Abraham ya karad'e cikin dajin cikin tsananin azaba yake mai rad'adi ga zucuyarsa dake tafarfasa yau husnah tayi masa laifin da bazai taba kyaleta ba harabada husnah ta yarda yaseer ya kusancetw?wasu hawaye yakeyi bakin kurin na zubowa daga idanuwansa ya bude hannuwansa yayi wani huci hayaki ya fito daga bakinsa husnah ta hanasa kusantarta amma ta amince da bil'adama ya shiga jikinta yau husnah ta karya masa alkawarin data daukar masa yayi ihu zuhraliyya ce ta fito wajen hucin azabar karafinan da yake daure yasa tayi baya ta zube a kasa tana kuka Abraham cikin rad'adi yake fad'in zuhraliyya ki kwanceni daga nan wajen ina cikin matsanancin hali nasan ke kanwata ce maijin tausayina sanan inajin tsananin kishin ruwa"zuhraliyya hawaye ya zubo mata ta daga hannuwanta saiga wata kwarya ta bayyana tana kallon kwaryar saiga ruwa tana kokarin mika masa taji an daka mata tsawa ta bayanta mahaifinsu ne taja da baya ta sunkuyar da kanta kasa juraid da junaid kannen Abraham ne suka bayyana a wajen mahaifin Abraham ya shiga zagaye a wajen cikin wata irin murya Baba yace "Abraham"ya kira sunansa be amsa ba saboda tsananin fushi da tashin hankali da yake ciki zuhraliyya ta zube a gaban mahaifinsu "ina neman agajinka baba da ka kwance yaya Abraham ka duba halin da yake ciki sanan kayi masa uzuri da soyayya"gyaran murya baba yayi yana kallon wasu hawaye dake fita a idon Abraham yace "zan kwanceka amma ba yanzun ba Abraham sai zuwa wani lokaci sai kuma kayimun alkawari akan wanan bil'adamar"Abraham bece komiba hannuwansa sun kage a bankare yake ya kauda kansa gefe bayaso yayi magana saboda zugi da rad'adin dake cikin zuciyarsa a dankare"mahaifin Abraham dariya yayi ya bace ganin yadda Abraham yayi zuhraliyya ta mike tace"yaya ka kwantar da hankalinka zan daukar maka fansa akan cin amanar da husnah tayi maka "ta jinjina kai yayi ihu yayi gunji zuhraliyya tayi wani girgiza ta kara tsawo sosai ta dauki kwaryar ruwa tana shayar da Abraham yasha sanan ta koma daidai yadda take ta bace, ****** momy na parlor yaseer ya fito Baya cikin kwanciyar hankali daka kallesa zaka hango damuwa a tare dashi momy tace "ah ah ya naganka kai kadai?" "ina kwana momy"ya gausheta a sanyaye, "lafiya lau ina husnah?"damm gabansa ya fad'i tunawa da Artabun da yayi da ita taki koda tashi tayi wanka yacev"bacci takeyi bata tashi ba"momy ta jinjina kai "Masha Allah lafiya tasamu"yaseer yayi murmushin karfin hali yana kokarin zama momy tace "ai tafiya zakayi gidan ku dan yanzun mukai waya da hajiya zainab muneeba bata da lafiya kwana akayi akanta sanan daddynku na fushi dakai ka kwana a nan"damm gabansa ya fad'i meyasamu muneeba?tambayar da yayiwa kansa kenan kansa ya dau carji hankalinsa ya tashi d'ansa dake cikinta kawai yake tunani sam ya mance da ita ga husnah cikin wanan halin yanzun ya zaiyi? momy tace "kayi shiru naganka a burkice ko kana tsoron kaje matarka ta yankaka ka kwana a nan wajen husnah ne?"ya girhiza kai ya sauke ajiyar zucuya yana laluba aljihunsa yace"Bari in dauki makullina nabarosa daki intafi gidan"momy ta jinjina masa kai ta dauki wayarta ta shiga danne danne, tura kofar yayi be ganta ba kukanta yakeji a toilet ya tsaya daga jikin toilet din cikin murya kasa kasa yace "husnah husnah meyasa kike kuka?kiyi shiru zanje gida indawo kinji zanzo mu fita anjima da yamma ko?"shiru tayi batare da ta amsa masa ba jin haka yasa ya kira sunanta a hankali ta amsa "naam"yace "muneeba batada lafiya ne shiyasa zan tafi banso intafi inbarki haka ba"idanuwanta jajir ta jinnina kai wato ma wajen matarsa zaije ya gama da ita ya keta mata haddi zai tafi ta rufe idonta kawai tanajin radadi jin shiru ya juya yadau makullinsa ya fice, a hankali take watsa ruwa zucuyarta cunkushe da tunani ga zafi tanaji a kasanta haka ta fito daga wankan tana d'ingisa kafa yusrah ta turo kofar dakin ta shigo da sallama "Assalamu alaikum"husnah bata kalleta ba tana dingisa kafa tana tafiya a hankali yusrah sakin baki tayi tana kallonta juyowan da husnah zatayi taga fuskar yusrah ta koma mata ta zuhraliyya sakkk.... zuhraliyya na tsaye a gefe, husnah wani kallo takewa yusrah itako yusrah tsoro taji tace "lafiya Anty husnah kike kallona haka?yusrah ce fa?"fuskar yusrah ta rikide ta koma tata bayan tayi magana husnah tayi zuru to ya dazun taga fuskar zhuraliyya a tare da yusrah? ajiyar zucuya ta sauke "yusrah"tace a sanyaye tana kokarin zama yusrah tace "meyasameki Anty husnah?ko kafar taki ke ciwo har yanzun?"da sauri husnah ta jinjina kai yusrah tace "momy tace ki fito kiyi breakfast kisha maganinki"ta jinjina kai idon yusrah ya sauka akan zanin gadon da yayi kaca kaca da jini cikin sauri ta jita har tanacin tuntube, husnah ta dingisa kafa ta karasa jikin madubi idonta ya sauka akan wadda kw gefenta da sauri ta waiga Baya bataga kowa ba ta kara kallon madubin tayi tozali da fuskar zhuraliyya dik dige dige jiki ta harde hannuwanta bakinta na rawa tace "zhuraliyya"a hankali ta waigo bata ganta ba kyalkyalewa da dariya zhuraliyya tayi cikin dakin sautin dariya taji bata ga kowa ba cikin sauri ta bude wardrobe ta ciro wasu kaya ta zura idanuwantq zuru zuru tana kokarin fita bata ga tahowarta ba gani tayi Tasha gabanta taja da baya da sauri tace cikin tashin hankaki "meye hakan?neyasa kikazo ki tsoratani?shi Abraham din ne ya turo ki"cikin tsawa take maganar dikda yadda zuciyarta ke tsananin bugawa shiru babu kowa kawai ta bude kofar ta fito tana dingisa kafa tin daga nesa momy ke kallon yanayin tafiyarta tana isowa taga kujerun dining dim babu waje ta tsaya momy cikin faduwar gaba take kallom husnah tace "zauna mana husnah?"nusrah ta saci kallon husnah ta kauda kai momy ta nuna mata kujera ta zauna husnah mutum tagani zaune a kujerar tace "momy akwai mutum"a sanyaye momy ta kalli kujerar ba kowa tace "ba kowa"husnah ta had'iyi miyau idonta ya cicciko ita tana ganin mutum zhuraliyya na juyowa ta razana husnah ta kwalla kara ta fadi sumammiya.... ***** muneeba kwance tana sauke numfashi zazzabi ya rufeta tsananin kishi da damuwa yasa ciwon gaske ya kamata yaseer cikin sassarfa ya shigo dakin da sallamarsa ummah ya gani zaune tana rike da hannun muneeba sai Anty sadiya data jefesa da wani mugun kallo ya karasa yana fadin "muneeba sannu meyasameki ummah meke faruwa?"hawaye ne kebin fuskar muneeba tana kallonsa cikin tuhuma gashin kansa ta kalla taji gabanta ya fadi ta mike zumbur ta zauna ummah ta rukota ganin yadda tayi "sannu muneeba sannu kinji?"Yaser jiki a sanyaye yake kallonta ta fita hayyacinta yace "shirya mutafi asibiti"ta fashe da kuka hajiya rabi da sadiya suka fice a dakin yana kokarin riketa cikin tausayawa tace "kada katabani nidai karka tabani"ta kwalla kara yaji tsoro kardai itama ta kamu da aljanun..... a wahalce Abraham ya warware daga daurin da babansa yayi masa tare da taimakon zabariyya wadda ta kasa jure ganinsa a daure tsananin kaunar da take masa..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFEBA* 08036953516 07042277401 *SLIMZY*✍🏻 35 Tallabo husnah momy tayi tace "mikomun ruwan gorarcan yusrah"da sauri yusrah ta dauka ta mikawa momy addua ta tofa ciki sanan ta guntsi ruwan a bakinta ta fesa mata a fuska wata wawuyar ajiyar zucuya husnah tayi ta bude idanuwanta tana binsu da kallo take ta tuno da abinda ta ganni ta kalli kujerar bataga kowa ba ta yunkura jikinta ciwo yakeyi mata momy ta d'agota zafi taji ya ziyarceta a kasanta momy ta tsura mata ido tana karantarta tace "husnah meyake damunki?kafarkice takeyi miki ciwo?"husnah ta girgiza kai take ta tuno da yaseer yadda ya cakud'ata daren jiya ruwa ne ya kawo a idanuwanta Momy ta taimaka mata ta zaunar da ita a kujera tace "fadamun meyake damunki?wanan aljanin yazo ne?"sunkuyar da kai husnah tayi hawaye na zubo mata hankalin hajiya saude yayi mugun tashi tace "kifadamun yaseer yayi miki wani abu ne?"gyada mata kai tayi momy ta soma tafa hannu ta kalli yan matanta biyu tace "kubani waje"suka bar wajen tace "yaseer ya taba jikinki ko?"ta jinjinawa momy kai ta fashe da kuka tace "nafada masa banaso kada yayimun shine yayi fushi ni kuma banason yayi fushi kinga yayi hatsari saboda ni"mommy ta jinjina kai tace "tabdijan lallai yaseer zanci ubansa a gidan nan wato ko kunyata baiji ba ya kusanceki? innahlillahi wa innah ilaihi rajiun"husnah ta share hawayenta ta sunkuyar da kai momy ta matsa mata da plate din soyayyen dankali da kwai ta had'a mata tea mai zafi cike da tausayawa "ci abincinki kinji?kirabu dashi zaizo gidan nan ya sameni"husnah cakula abincin takeyi gaba daya hankalinta baya wajen ta juyo ta kalli plate din abincin wasu tsutsotsi ta gani cikin plate din manya manya suna yawo ta kalli cup din wani irin ruwa bakinkirin ne ciki ta kalli momy,"ci abincin mana husnah"girgiza kai husnah tayi tace "momy tsutsotsi ne gasu nan cikin kwanon bazan iyaci ba"momy ta kalli dankalin ta kalli kofin ruwan tea din"girgiza kai tayi ta mike tabar wajen inuwar mutum kawai ta gani a gabanta tana d'ago kai sukai ido hudu da Abraham zabura tayi ta mike wani irin kallo yakeyi mata wasu jijiyoyi ne koraye suka fito cikin idonsa wajen bakin idanuwansa ya koma mai ruwan toka farin kuma ya koma ja ta matukar tsorata momy ce ta dawo da karatun kurani yayiwa momy wani kallo ya bace, a furgice Momy taga husnah tace "yadai husnah?"ta girgiza kai tace "momy banajin yunwa Bari inje wajensu yusrah kitchen na tayasu aiki"momy ta jinjina kai a hankali take taka kafarta ta girgiza kai kawai ta shiga laluben layin yaseer bata samesa ba dole zataje gidan su yau din nan.... ***** rungume muneeba yayi cikin sigar lallashi yace"kiyi shiru kiyi Hakuri nima bansan cewar hakan zai faru zam kwana can ba banje da niyyar kwana ba ankira malam ne mai bada magani shine na tsaya in shafawa husnah magani tunda ni mijinta ne"tana kokarin kurban ruwan tea batasam lokacin data furzar ba ta shiga tari sakamakon sarketa da yayi idanuwanta suka firfito ya rukota"lafiya?menene muneeba?"yake tambayarta cikin kulawa tace "yaseer ni yanzun kake fadawa cewa ka shafawa husnah magani?"wani kishi ne ya rufe mata idanuwa tace"kaje kaci amanata kenan?me kukayi daga shafa maganin?"cikin daga murya take masa magana abinda yaseer ya tsana kenan a rayuwarsa ya harzuka cikin bacin rai yace "kwanciya nayi da ita ko itadin ba matata bace?ko karuwa ce ita?"bude baki tayi tana kallonsa ta dafe kirjinta hawaye ya soma zuba a idanuwanta tace "yaseer ni kake fadawa ka kwanta da husnah?" "na kwanta da ita me zakiyi?"yace yana kokarin mikewa ta rushe da kuka har ya kai kofa ya tsaya tausayinta yad'an kamasa dikda haushinta da yakeji ta yaya zata rinka challenging dinsa?yasan tana bashi tausayi saboda cikinsa da take dauke dashi ganin ya tsaya kawai ta soma wani irin tari tasa hannunta a wuyanta da sauri ya dawo cikin dakin "kingani ko?kinga abinda nake fada miki muneeba meyasa kikeso ki kashe kanki ne akan abinda Allah ya halarta?husnah fa matatacw kuma kece kika matsamun da bimcike yasa nafada miki abinda nafada miki har ya bata miki rai"ta sunkuyo kawai ta soma kwara amai a wajen ya dafe kansa daya dau zafi,ya furgar da iska mai zafi daga bakinsa ya dafe kansa ya runtse idonsa husnah ya tuno yadda ta mike tana d'ingisa kafa ko wani hali take ciki oho,tambayar da yayiwa kansa kenan sam bayason nisa da ita matsowa yayi ya zubawa muneeba ido yadda take kwara amai tana gamawa ta durkushe ta soma myrkususun ciwon ciki hankalin yaseer yayi mugun tashi nan ya tube rigarsa kasantuwar weekend ne ba aiki ya soma gyara wajen sanan ya dawo ya ciccibeta ya nufi toilet da ita da kansa ya tube mata kayan jikinta ta faki idonsa tayi murmushi dikda tsananin kishin dake cin ta tayi hakan ne dan ta d'aga masa hankali tsuru yayi da ido yana kallonta fuskarta ce take masa gizo tana komawa husnah yasan ba husnah bace tsabar tunanin husnah da yakeyi ne ya janyo hakan ko taci abinci ma bai saniba yayi mata wanka ya fito da ita ya nad'eta a towel sanan yana kokarin fita cikin murya mai tsananin Jin jiki tace "sweetheart karka tafi kabarni nasan nibaka sona dama husnah kakeso"cak ya tsaya badan ransa yaso ba ya dawo cikin dakin ya zauna gefen gado ya cije lebe yana kallon kiran momy ya kasa dauka tsoron me zata fada masa yakeyi haka kawai yake jin kansa cikin fad'uwar gaba.... ****** daga kitchen ta fito tana jin fitsari nusrah tace "Anty husnah ina zakijene naga har yanzun kina dingisa kafa"murmushi tayi "fitsari nakeji nusrah yanzun zan dawo ai naji sauki"ta fito daga kitchen din yusrah na ganin ta fita ta matso kusa da yar uwarta tace "nifa a tsorace nake da Antu husnah gani nakeyi kamar ba ita bace kinsan aljanun nan"nusrah tayi ajiyar zuciya tace "haka ne amma fa yau kam tabbas itace saidai alamunta sum nuna tana cikin damuwa"suka girgiza kai dukkansu suka cigaba da aikinsu, tana shiga dakin kofa ta rufe cikin sauri take kokarin shiga toilet din taga mutum kwance kan gadonta ta murza idonta "wanene waye wanan kwance akan gado na"a sanyaye tayi maganar d'agowa yayi daga kwanciyar da yayi kafin kiftawar ido har ta gansa a gabansa cikin fargaba da faduwar gaba take kallonsa ta tsaresa da Ido shima ita yake kallo saidai baizo mata a kamar ban tsoroba a kammanninsa ta gansa fad'awa jikinsa tayi ya tureta gefe tsananin tausayinsa yasa batasan lokacin data fada jikinsa ba kallomsa takeyi cikin tsananin mamaki ya girgiza kai ya cije baki fuskarsa tayi bakin kirin yace"Babu sauran soyayyarki a cikin zuciyata husnah"dam gabanta ya fadi tayi masa wani kallo ta kauda kanta gefe bugun zucuyarta ya tsananta yace"kinci amanata husnah dama ku bil'adama haka kuke amma zan koya miki hankali zakisan kin cutar dani husnah inaji ina gani jiya kika mikawa d'an uwanki bil'adama jikinki ya kwanta dake lokacin da kike tsananin kaunata kin mance yadda naso in kusanceki kika hanani?"hawaye ke zubowa a idanuwansa yana kallonta jikinta a sanyaye momy ta turo kofar ta shigo ganinta tsaye cak yasa tace"lafiya?"girgiza kai tayi bata gansa ba yana cikin dakin kuma cikin jin haushinta yake kawai ya shige jikinta, momy tace "husnah zan fita zani gidansu innah daga nan zan wuce gidanku can akwai maganar da zamuyi"jinjinawa momy kai kawai akayi ta fice dikda jikinta bai bataba tasan wanan ba husnah bace saidai ta kasa gasgata hakan tana fita ya fita daga jikin husnah dakin ne ya shiga jujjuya mata cikin minti biyar kawai taga ko ina ya zama kogi ruwa nayo kanta ta fito aguje nusrah tana kokarin riketa ta bankadeta ta fadi kasa waje tayi tana gudu kamar zararriya nusrat ta window ta leka tana kwalawa mai gadi kira "karka bar Anty husnah ta fito" Abraham harde hannuwansa yayi a kirjinsa daga gefe yana kallon yadda ta fita a hayyacinta tsananin tsoro da furgici ta kalli gidan sauyawa gidan ya shigayi wasu dogayen bishiyoyi take ganinta wajen,yacev"husnah saina koya miki hankali sai kinsan baacin amanar aljani sanan wanan abun dake cikin mararki saina rabaki dashi"yana kallonta cike da tsana, maigadi yace"ina zakije husnah?"fuskar mai gadin ce ta koma mata Abraham fadi takeyi "nidai karabu dani kabarni in fita karka sake maidani duniyar Aljanu kaji ina tsananin sonka bazan iya rayuwa dakai ba jinsin mu daya ba kalli yadda muke cikin daji nida kai ka maidani wajensu momy"sakin baki mai gadi yayi yana kallonta yusrah kuka takeyi ta kasa matsawa wajen husnah wadda ta runtse idi ihu kawai takeyi tana fuzge fuzgen zata gudu.... ***** muneeba kwance a kirjin yaseer yana wasa da gashin kanta tunanin husnah yakeyi inama itace haka ta saki jiki dashi suyi soyayya? yana tsananin son matarsa tunowa da daren jiya yasa yayi wata ajiyar zucuya hade da murmushi dago kai muneeba tayi ta zura masa ido baima san tana kallonsa ba wayarsa ce ta shiga ruri tunanin ko momyce yakeyi yana kokarin tashi muneeba ta rungumesa sosai batasi yabarta yadan matsa yace"wayata kw ringing bari in duba"tadan matsa ranta a bace tana kallomsa ganin number yusrah yasa yayi saurin dauka yace"hello?"kafin yusrah tayi magana yaji ihun husnah da sambatun da takeyi taba fad'in ni bazan zauna a dajin nan ba ku kyaleni"cikin rudewa yusrah tace "yaya yaseer kazo kuzo Anty husnah ce momy kuma ta fita bata nan gashinan zata fita tabar gidan"innahlillahi wa innahilaihi rajiun ya furta a zucuyarsa yace "gani nan zuwa kada kubari ta fita kiyi magana da malam shuaibu mai gadi"ya dire wayar ya ture muneeba ko ganin gabansa beyi ya zura rigarsa ya fice muneeba wata Ashar tayi tace "wato dole ma ta mike tsaye akan yarinyar nan yanzun suna soyayyarsu itada mijinta tana cikin nishadi shine zaa kirashi yaje batada lafiya?aljanu karyar banza ta duro Daga gadon yau bazaa kwana ba gidan boka zataje kota halin yaya... ***** cikin farin ciki ummah hadiza ke magana da hajiya saude tana fuskantar innah "tabbas wanan shawara ce kika kawo hajiya saude kawai ayi tarewar yaseer da husnah su tare a gidansu inyaso maganar magani wanan ba matsala bane ni zan koma gidan da zama kawai tare da nusrah ko yusrah harta rabu da aljanin"momy ta jinnina kai cike da gamsuwa tace "bazan lamumcu iskancin banza ba kar qzo ayi ciki a gida na daga nan can gidan nasu zani insamu zainab akan maganar nan nasan batada matsala zata amince"innah washe baki kawai takeyi tanacin doya da miya suka cigaba da tattaunawa ***** dik yadda yaseer yaso ya gane hanyar gidansu ya kasa cikin mota yake dik kwanar da yayi sai yaga wajen sai fili ko bushiyoyi ya dimauce cikin tashin hankali yake"fitowa yayi daga motar kawai yana kallon gabas da yamma kudu da arewa kansa juyewa yayi besan inda zaibi ba ganin bishiyoyi na zagayesa yayi kawai..... Abraham ne ya fito masa yana dariya "kaji dadin kwanciya da matar aljan ko?har kayi nasarar yi mata ciki amma ka kwanta da ita na karshe nine zan zama gurbinka a wajen danginka da matarka da ita husnah bazasu sake ganinka ba"yana gama magana ya daga hannunsa wata igiya ya gani hannunsa yana jujjuyawa zai bude baki yayi addua ya kasa sakamakon harshensa daya cika bakinsa sai dariya da Abraham yake masa cike dav tsana..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA* 08036953516 07042277401 *SLIMZY*✍🏻 36 Rungumar yaseer Abraham yayi suka bace cikin minti biyu ya gansa cikin wasu bishiyoyi masu tsawo da tsananin DUHU kalle kalle yaseeer yakeyi cike da tsoro kukan tsuntsaye ne kawai yakeji a wajen Abraham cikin kakkausar murya yace "a nan zakayi rayuwa yaseee kayi kuskuren shiga gonata kayi kuskuren son matata kayi kuskuren kusantarta"yaseeer ya runtse ido gumi kawai ke karyo masa yayi yunkurin taka kafarsa ya kasa dariya Abraham yayi yace "kasan inane nan?"yaseer ya kallesa yace"nan ba duniyar mutane bace duniyar Aljanu ce babu wanda zaisan inda kake yaseer har sai na kare rayuwata da husnah dikda babu d'igon sonta a zucuyata sakamakon butulcemun da tayi"yana gama magana ya warware igiyar dake lilo a hannunsa ya cillata sama tayi kololuwa sanan ta dawo ta zarge yaseer tayi sama dashi cikin bishiyoyi can sama haka igiyar ke nad'esa tun daga farko har karshe zuhraliyya ce tazo Abraham yace"ki kula dashi na damka miki shi a hannunki karki bari ya kwance karki bari kowa ya cutar dashi"ta gyadawa Abraham kai tana kallon yaseer can sama sanan ta kalli Abraham tayi ajiyar zuciya tace"yaya Abraham ina gudun narjisu tasan cewar wanan bil'adamar yana nan kasan ta fini karfi zata iyayin komi dan ta lalata maka abunda ka shirya"ya girgiza kai yace"itama zanyi farautarta zan kawar da ita koni ko ita"..motsu mutsu yaseee ya shigayi daga inda yake cikin tsananin tashin hankaki Abraham ya mike sosai ya kara tsayi yakai inda yaseer yake a kulle ya bude hannuwansa husnah ya gani ta had'a kai da gwiwa su nusrah zagaye da ita da malam shuaibu mai gadi sunayi mata magiya tankar zararra haka take zabura zata fita,wasu hawaye masu zafi suka fito daga idon yaseer tausayi da tsananin soyayyar husnah yakeji yana kara shiga jijiyoyin jikinsa runtse idanuwansa yayi take ya tuno da yadda jiya take hawaye lokacin da ya hau kanta waigowa yayi bega yaseer da zuhraliyya ba ya kalli bishiyoyin dake zagaye dadhi yau shine a wata duniyar ba duniyar mutane ba?yau shine a duniyar aljanu?dama cikin wanan kurgumin dajin husnah tayi rayuwa?wasu hawayen ke kara gudu a fuskarsa wani hali husnah take ciki?shine abinda ke damunsa.... ***** yusrah na rike da husnah sukaji mota a kofar gida da sauri nusrah ta zabura "yauwa malam shuaibu gama yaya yaseer din nan ya iso inata kiran momy bata dauka"juyawa yayi ya bude gate Abraham ne cikin motar yaseer sak yaseer babu banbanci yayi parking motar ko karasa rufe kofa Abraham beyiba ya fito cikin dimuwa yana fad'in "menene yasameta?meyafaru ina momy"be jira mai zasuce ba ya dauki husnah tana shusshura kafafuwa yana fad'in "mu shiga cike har yaushe zaku barta a nan ranan na kod'arta "cewar Abraham yana kokarin Shiga kofar parlorn,sautin karatun kurani ne ya gauraye kunnensa kallon speaker yayi sai kittrt ta kashe kanta daidai nan suka shigo a tare dukkansu a tsorace suke ga tsananin tausayin husnah da sukeji yana kokarin kwantar da ita a kujera yaji yusrah na dakatar dashi "yaya yaseer aida ka shiga da ita ciki kawai inyaso sai asa mata karatun kuranin kafin momy ta dawo nasan idan tadawo zaa kira malam"ya jinjina kai cike da gamsuwa ya runtumeta a kirjinsa wani irin bugun zuciya yakeji kirjinsa nayi dikda yadda yakejin haushinta da yadda ya d'aura dammarar koya mata hankali ya kalli fuskarta harta dan rame yayi shiru ya d'ago kai yaga suna kallonsa yace"husnah tabani tausayi sosai nusrah"suma jinjina kai sukayi cike da alhini yusrah tace "don ma bakaga yadda ta fito kamar mahaukaciya ba tun dazun idanuwanta suke a rufe taki budewa wai adaji take"Abraham ya cije lebe ya nufi dakinta da ita ajiyar zuciya dukkansu suka sauke tare da hamdala yadda yaya yaseer ya iso gidan da wuri da basusan yadda zasuyi da husnah ba....yana shiga ya turo kofar dakin ya rufe ruf ya kwantar da ita a kan gado juyi tayi tana bude idanuwanta a hankali ta saukesu akan Abraham take fuskarsa ta sauya ta koma Abraham daga ysseer murmushi yayi mata,ta ja baya ta manne da jikin allon gado "kina mamaki ko?ba mijinki wanda kikaci amanata bane nine dai mijinki aljani wanda kika tsana kike kirana da dodo wanda kikaci Amana kuma a haka zanyi rayuwa dake a matsayin yaseer batare da kowa ya gane hakan ba husnah saboda har yanzun akwai sauran guggubin soyayyata a zuciyarki kina wayancewa ne kawai amma nine masoyinki na asali wato aljaninAbraham"dam gabanta ya fad'i jikinta ya hau tsuma ta had'iyi wani miyau mai kauri tana bin dakin da kallo,shima kallon dakin yayi wani abu ya fito daga idanuwansa take kayan dakin suka sauya zuwa dakinta na duniyar aljanu,ta dafe kunnuwanta zatayi kara da sauri ya toshe bakinta "koda yake bari na kyaleki ko kinyi kara babu wanda zaijiki cikin gidan nan husnah kina tunanin zaki rabu dani ta dadi?kinsan wahalar Danasha da yadda nabi kafin na saceki?ko kinsan tunda aka haifeki kikazo duniya nake zuwa shimfidarki inyi wasa dake a jarinta?lokacin da momynki take ajiyeki tabarki ta tafi aikinta,lokacin da take kwantar dake goshin magriba batare da tayi miki addua ba batadamu dakeba sam sam,ina zuwa cikin gidanku inyi shawagi a hakan nakamu da tsananin kaunarki nike kula dake dik lokacin da miyagun aljanu zasuzo su saki kuka nike lallashinki"kallonsa takeyi ido cikin ido hawaye na bin fuskarta,kwankwasa kofar akayi da sauri ya juya lokaci daya ya koma yaseer yace"waye?" "nice nusrah yaya dama nace munyi kokarin mu saka karatun kurani kamar yadda momy tace mun gagara shine nace ko zaka taimaka mana yayi'kallonsa husnah kawai takeyi yace"tasamu bacci kubari kawai kuyi kokarin yin abinci kafin momy tadawo"nusrah tace "toh yaya"ta juya ta jikin kofar yake kallon nusrah ya jinnina kai, wani fitsari husnah taji ganin yadda yayi juyo ya sauya kamanninsa zuwa mummunan halitta mai ban tsoro gajere mai kibar gaske bakinkirin take kallonsa ta tsorata haka ya tako ya hayo kan gadon tanason sakkowa ya fuzgota jikinsa ta tsandara ihu tana hawaye "haba Abraham idan kana sona kuma saika cutar dani?meyasa ka zabi ka azabtar dani da rayuwata?meyasa tun fatko kasan kai waye ka boyemun halittarka yasa na shagala da zanyi rayuwa dakai har karshen rayuwata"yadda take hawaye yasa tausayinta ya kamasa gumi ne ke karyo mata tace "ina yaya yaseer?"tambayar da tayi masa kenan yayi mata wani kallo cike da tsananin kishi wato tambayar yaseer ma takeyi?bazata bashi hakurin amanarsa dataci ba?"husnah meyasa kike tambayar yaseer?kinaso in kashesa ne?"da sauri ta girgiza kai tana fad'in "ah ah ah ah kada ka kashesa dan Allah kadawo dashi naji zanyi rayuwa dakai amma karka tabashi"haushinta yakeji yasan idan ya cigaba da zama zuciya zata iyasashi ya illatata kawai gani tayi ya bace ta durkushe a kan gado ta makalkale pillow tana kuka cike da takaici da tausayin kanta da tsananin haushin momynta Wanda itace dama silar jefata cikin wanan masifar? ***** shiru cikin gidan babu kowa hajiya saude ke kwada sallama momyn husnah tana sallah tayi gyaran murya "au Ashe sallah kikeyi inata kwad'a sallama baa amsaba kamar ke kadaice ma a cikin gidan"momyn husnah ta sallame ta amsa "nikadai ce hajiya rabi da sadiya da muneeba sun fita babu dadewa sun koma asibiti muneeba babu lafiya"hajiya saude ta tabe baki tace"halan ciki ko?"momy tayi murmushi tace "barka da zuwa kece da rana tsakar nan?"momy ta gyara zama tace "washhh nice wallahi na fita tinda safe ina yaseer?"hajiya saude ta tambaya momy tace "ni ai yau banga yaseer ba ke zan tambaya keda ya kwana gidanki daddynsa na nan ya cika fam yana nemansa muneeba kwana akai da ita babu lafiya,hajiya saude kikabarsa ya kwana da husnah can bayan ga matarsa nan gashi batada lafiya" "itama husnah ba matarsa bace kenan? dikda yamun laifi hakan yasa ma naje gidansu innah daga can nake mun yanke shawarar zaa fara gyaran sashen husnah zata tare cikin satin nan kafin ayi ciki a gidana dan danki dai sab'ab'awa yayi infada miki yajiwa yata ciwo"kunya ce da farin ciki suka lullube momy sai kuma tace "to hajiya saude ya akai hakan?aljanin yabarsa kenan har ya iya kusantarta?"nan momy ta kwashe yadda sukayi da malam da maganin da ya bayar ta fadawa momy farin ciki ya lullube momy harda hawayen farin ciki tayi tai shiru tana kallon hajiya saude baki bude, nusrah ce ta sake kiran momy "kai wad'anan yara dake faman kirana tun fitata bansan me sukesoba bari dai in dauka karsu kashemun carji"momynyaseer tayi murmushi idonta ya sauka akan cikin hajiya zainab,ta jinjina kai ta dau wayar "hello" "momy tin dazun muke kiranki baki dauka kina fita Anty Husnah ta rikice mutanen nata sukazo wai gidanmu daji take gani"dafe kirji hajiya saude tayi momyn husnah dake sauraren nusrah ta firfito da ido waje, "yanzun ina husnah?me kuke ciki? gani nan zuwa gidan" "yaya yaseer yazo ai tun dazun saidai kitaho kawai yanzun dai tasamu bacci"ajiyar zuciya hajiya saude tayi ta kashe wayar tana kokarin jan mayafinta "banga ta zama ba gida zani saidai kafin inje gidan zani gidan malam ne insamesa akan husnah in zamuje tarene muje"momy ta rude sosai "ko zamuje tare?"girgiza kai hajiya saude tayi tace "kiyi zamanki kiji da kanki naga abin arziki gashinan saidai naso muyi magana amma hakan bazai yuwuba gara intafi inga halin da take ciki"momy ta jinjina kai cikin sanyin jiki ta zauna hajiya saude ta fice cikin sauri tabar driver waje....shiru momyn husnah tayi take taji wani haushi da tsanar kanta ya darsu a zucuyarta ta furta "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun"hawaye suka Shiga zubowa a idanuwanta tambayar kanta takeyi meke damun kanta?shin waye silar batar husnah?take tabawa kanta amsa komi yasami husnah itace sila sakamakon sakacinta.... ***** "boka yanzun fa matar nan ciki gareta na tabbatar da ciki ne boka bana bukatar ya kasance tanada ciki saidai ni insamu"tace cikin tsananin damuwa wata dariya boka yayi yace "dik abinda kikeso shi zaayi da cikin nan idan kince a dauko cikin daga jikinta a dawo dashi jikinki ma zaa iya"ta kalli sadiya,gyara zama hajiya rabi tayi tace "boka da sai nafi kowa farin ciki idan hakan ta kasance inaso kafin inbar wajen nan a dauko cikin matsiyaciyar matar nan azo dashi a sakamun"sadiya tace "niko inaga gara a kashe abinda ke cikinta kisamu naki idan kuma kika haifi dan dake cikinta yazo yana kama da ita fa?"shiru hajiya rabi tayi tace "haka ne kuma kaga boka a halaka abinda ke cikin nata kawai" "kawai shiyafi"boka ya d'aga wata kwarya sama yayi surkulle hade da Kiran sunan hajiya zainab so uku ya sauko da kwaryar kasa saiga hajiya zainab cikin kwaryar da cikinta "lek'a kigani"ta leka zaune take tana hawaye saidai cikin tsananin mamaki take yadda taga momy da alk'urani a hannunta ya daure mata kai kasa magana tayi ta kalli boka yayi dariya yace "wanan aikin tsafi bazai yuwuba saidai ke zakiyishi rabi"yace a kausashe wani miyau ta hadiye tace "kome zanyi zanyishi matukar abinda ke cikinta zai halaka"ya jinjina kai ya ciro wata laya yar karama da magani a kulle "ki tabbatar wanan layar ta shiga bakinta kota wani hali inhar layar nan bata shigaba to taci abu dauke da wanan maganin an gama amma tabbas sai kinyi dagaske kin jajirce idan ba haka ba abinda ke cikinta zaizo duniya kuma najimi ne"damm gaban hajiya rabi ya fadi zufa ce kawai take karyo mata ta ko ina, muneeba kuwa cikin kosawa tace "ummah tunda an sallamemu ya kamata muzo mutafi dan yau din nan zan aiwatar da abinda zanyi saina tabbatar yaseer ya tsani husnah wanda zai mata saki uku bai saniba"sadiya tayi murmushi tace "kedai kishi zai kasheki"murgudawa sadiya baki tayi sukai sallama da boka dakyar muneeba ta iya tashi mararta ce tayi mata nauyin gaske kamar cikin ya tsufa.... ****** momy na shirin rufe alk'urani taga ana shigowa da kaya cikin gidan Abraham ne ya shigo yana murmushi yace "momy barka da yamma"momy ta rufe tace "yaseer kaine haka?wad'anan kayan fa?"murmushin mugunta Abraham yayi yana kallo ya sadda kansa kasa yace "naje gidan innah ne daga gidan momy shine tacemun husnah zata tare wai shine fa to wasu kudi sun shigo asusun bankina nace bari in siyo mata kayayyaki"momy tayi murmushi tace "allah yayi albarka ,ya jiki. husnah?dazun hajiya saude ta tafi daga nan baa sukuni ba nusrah ta kirata akan ta burkice inaga ma ta biya gidan malam yanzun haka zasu tafi tare"wani miyau Abraham ya hadiye yaji dadin labarin nan dan tabbas idan yaje gidan malam na nan to asirinsa zai tonu zasu gane shi aljanine ba yaseer ba yayi shiru momy tace "yadai?"ya girgiza kai "ah ah bari in karasa sashen muneeba nad'an gaji ne"ta jinjina kai tabi kayan da kallo anata shigowa da hadaddun kayan set na gado wanda sun tasarwa million biyu da rabi momy tace "ikon Allah yaseer kenan"yana kwanar sashen muneeba ya bace daga cikin gidan hajiya rabi suka shigo da faraarta ta tsaida momy dake kokarin shiga daki "ah ah hajiya zainab yadai?wadanan kayan fa zaki canja kaya ne?"momy mamakin ganin hajiya rabi nayi mata faraa takeyi gabanta yadan fadi cikin zuciyarta a hankali bakinta ya furta "hasbunallahu wa niimal wakil"hajiya rabi ta sake washe baki ta jeho mata tambaya momy tace "na husnah ne wanda zata tare" "tarewa?"suka hada baki harda muneeba ido waje suna kallon momy ta jinjina kai kawai ta wuce tabarsu nan tsaye muneeba wani ashar tayi ta nufi sashenta kamar mahaukaciya..... ***** shiru malam yayi yana kallon husnah yana karanto addua a bakinsa shi take kallo bakinta nason ta fada musu ba yaseer bane aljanine ta kasa momy ta kallusu nusrah da sukai tsuru tsuru "ina yaseer din?"kallon juna sukai "Yana dakin Anty husnah" "daga dakin nakefa shigowata bangansa ba"husnah zatayi magana kanta ya sara ta ta dafe kanta malam ya cafki kanta cikin saa ya soma tofa mata addua yana murza kanta da turare.... *WANAN LITTAFIN NA DUHU....300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN ALLAH YA ISA!!!!!* 08036953516 07042277401 *SLIMZY*✍🏻 37 bankad'a kofar dakinta tayi ta shiga ta yarda gyalenta ta zauna gefen gado ta dafe kanta sadiya tsaye tayi a jikin kofa tana kallon hajiya rabi cikin damuwa da rud'u "lallai matar nan wato manakisar da suke hadawa kenan batare da munsani ba?shirye shiryen tarewar husnah akeyi a cikin gidan nan?tabdijan inko inada rai bazan taba bari husnah kota tare ta zauna lafiya ba"ta mike tana numfarfashi, "ki kwantar da hankalinki yarinyar nan da ake maganar tariyarta da yaseer ba son yaseer dim takeyiba zuciyarta na tare da Aljan mai zai d'aga miki hankali?abu daya zakiyi ki tada tarzoma idan Alhaji badamasi ya dawo Shi kadai ne zaki bullo ta wajensa ki wargaza komi sanan kisan yadda zaki kafin ki halaka cikin can na waccen bakar dagar kisa masa tsanar cikin yasa a ransa lallai ba cikinsa bane"sharce gumin da ke karyo mata tayi idanuwanta jajir tace cikin dimuwa "kunnamun fankar can ni gaba daya gumi nakeyi ma"sadiya dake tsaye ta daga kai ta kunna fanka ta sa hannu ta gefenta ta kunna makunnin AC ta jikin bango ta dawo ta gefen ummah ta zauna "haba yaya har wanan dan abun zai tada miki da hankali?kin tsaya cikin damuwa bayan ga babban gagarumin makami boka ya baki ai yanzun kwantar da kanki zakiyi ki tabbatar ta saki jiki kin bata wanan maganin taci kuma kisan yadda zaki cikin dare har layar kisa mata a bakinta kamar yadda yace kinga karama ce tsaf zata hadiyeta cikin bacci"murmushi hajiya rabi tayi hade da sauke ajiyar zuciya ta zuge jakarta ta ciro maganin tana jujjuyawa "zainab kenan saidai wata bake ba Baki isa kiyi ciki ki haifesa a cikin gidan nan ba da raina da lafiyata yadda nayi nasarar aure miki miji haka zanyi nasarar halaka abinda ke cikinki"jinjina kai sadiya tayi tace "har naji dadi banaso ki rinka karaya yaya bayan kedin macece mai kamar maza na tabbatar zaki iya" "zan iya"tace hade da sauke nannauyar ajiyar zucuya ta mike tace "ina zuwa"ta fice sadiya tayi murmushi ta harde hannuwanta a kirjinta.... ****** muneeba tsaye a gaban gas ta cika d'akin da kamshin abincu da takeyi saidai bata cikin hayyacinta surutai takeyi kamar wadda ta zare tsananin kishi da ya turnuke ta"ni yaseer zaiyiwa haka?ashe dik abinda suke kullawa Kenan shiyasa har yaje can ya kwana?wanan munafukar uwar tasa sai naga bayanta babu wanda zaisa inyi zaman kishi da matar aljan"tace a fili ta ciro maganin da boka ya bata tasa ma yaseer a abincu tana cikin kwashe abinci taji motsin shigowar mutum tad'an sak'e a gefenta ta juya baya "waye?waye nan wajen?"tayi shiru tana saurare turo kofar Abraham yayi ya shigo ajiyar zuciya tayi ganin yaseer ne Tayi masa wani kallo sanan tq d'auke kanta gefe daya ita a dole fushi, Abraham ya tsaya daga bayanta ya zuro hannunsa kwankwasonta ya rungumeta sosai badan yaso hakan ba sam bayaso ta harbo jirgin shiba yaseer bane "yadai fushi kikeyi dani?"ta jinjina masa kai cike da takaici sai kuma hawaye ya fara zubowa a idonta yad'an joyota ya hadeta da kirjinsa ya rungumota "nasan kukan mai kikeyi ki kwantar da hankakinki husnah baxata taba kama kafarki a wajena ba kinsan yadda nake sonki ai badan nasoba zaa maida wanan auren saidan umarnin mahaifiyatq"da sauri ta kallesa tana hangi gaskiyar sa a kwayar idonsa ya lumshe idanuwansa Abraham yayi kissing goshinta ta sauke ajiyar zuciya ta kara shigewa jikinsa yayi mata rumfa "yaya yaseer banaso wata mace ta rab'eka tsananin kishin da nakeyi akanka zan iya hallaka kaina dik ranan da na wayi gari ka tare a d'akin wata bayan ni"ya jinjina kai Abraham ya cije lebe ya dan janye jikinsa "nafada miki wanan tariyar badan nasoba zaayita dik abinda zakiga nayi zanyine kawai dan farin cikin momy bawai dan inaso har cikin zuciyata ba kidaina tada hankalinki akan wadda batasan itadin waceceba ma"murnushi muneeba tayi cikin tsananin murna da farin ciki tabbas aikin boka da yayi kafin subaro ya soma aiki yau yaseer da kansa yake fad'a mata wad'anan kalaman?da wadanan kalaman zatayi amfani wajen yakar husnah ta kara tabbatarwa kenan mahaifiyar yaseer baa zaune take ba,ya tsareta da ido tad'an kallesa cikin shagwaba tace "kana kallona nayi kyau ne?"ta juya baya ta kada masa mazaunanta murmushi Abraham yayi yace "sosai kinyimun kyau matata wanan cikin kara miki kyau yayi"tasa hannu ta rufe fuskarta yace "bari in d'an watsa ruwa kafin kingama"ta jinjina masa kai ya wuce yana fita ya rufe kofa yayi mik'a ya kalli bango ya tsage ya shige ta ciki... ******* tari sosai husnah keyi sakamakon hayakin daya turnuke parlorn cikin tausayawa hajiya saude ta girgiza kai tace"sannu husnah"ta jinjina mata kai idanuwanta sunyi jajir malam ya tsareta da Ido yace"ta wani suffa yake zuwa miki?"tayi shiru bakinta na karkarwa ta sunkuyar da kanta kasa tayi masa bayani "yana zuwa mun a mutum a siffar dana sanshi da ita watarana Dodo"ta fashe da kuka "la'anannen Allah shedani in Allah ya yarda saiya rabu dake husnah"cewar hajiya saude a fusace malam ya jinjina kai yace"ya taba kusantarki?"ta girgiza kai "Alhamdulillah tunda bai taba kusantarta ba inshaaa Allahu idan har kun dage zai iya rabuwa da ita wanan turaren da nayi mata bazai taba iya kusantar jikinta ba"momy ta jinjina kai cike da gamsuwa ya cigaba da magana "yadda kika jajirce akan ta hajiya indai kundage zai rabu da ita sanan kar mujinta ya nisanceta idan so samune kamar yadda kikace zata tare to ta tare a gidan nata sanan kar a rinka barinta ita kadai a daki tunda tana fama dasu shima zai bada gudun mawa wajen kara zamansu a tare da ita dik runtsi ya zamana tana tare da wani ko wata"ajiyar zuciya momy tayi tace "yanzun malam baka ganin zai cutar da mijinta?"ya girgiza kai yace "tunda har mijinta yayi nasarar kwanciya da ita kadarinsa ya karye akwai abinda zan baki kiba mijin nata shima ya rinka amfani dashi"momy a fusace tace "nusrah daukomin wayata in kira yaseer ja'irin yaro saboda yasan yana gudun fad'ana yasa ya gudu jin nadawo yazo kuyi magana kayi masa bayani"nusrah ta karasa dining table ta dauko jakar momy ta mika Mata ta ciro wayarta tayi dialing number yaseeer kawai sukaji ringing din wayar yaseer cikin daki,tsaki momy tayi "a d'aki yabar wayar"bakin husnah na rawa tanason tayi magana ta kasa kallon glass din window tayi fuskar Abraham ta gani ta kalli glass din dake gefe nanma shi tagani ta sunkuyar da kai "mai kikeso ki fad'a husnah?akwai abinda kikeso kice fadamun menene karki boye idan kika boye zai cigaba da cutar dake"kwalla ta cicciko a idanuwanta muryarsa takeji can nesa kamar a iska "idan kika fada musu niba yaseer bane zan kashe yaseer "damm gabanta ya Fadi "ki fada mana menene?"hajiya saude tace cikin kosawa ta girgiza kai kawai "hajiya akwai abinda takeson fad'a ina zargin akwai wani wanda yake tsoratar da ita musamman yadda take kallon gefe taki magana,yana kusa ko?"ta jinjina kai tana hawaye malam ya kada kai kawai ya ciro wani koren magani "hajiya kinada nono?"momy tayi shiru tace "banidashi amma akwai yoghourt " "nusrah dauko yoghourt a fridge"nusrah ta tafi kitchen tana shiga tayi kicibis dashi tsaye taja da baya zatayi ihu ya bace jikinta na rawa ta dauko ta kawo yace "wanan maganin zan bata Tasha sakamakon kema kin taimakeni amma bakowa nake bamawa ba saboda wuyarsa"ya mika mata "juye a kopi"ta juye tasa yoghurt ta mikawa husnah hannunta na rawa ta karba ta soma sha tari ya turnuketa "karasa shanyewa kinji?"ta shanye yace "alhamdulillah wanan da kike gani,maganine bishiyar maganin inda take unguwar da akwaita aljanu basa zama wajen nabata ne kawai amma badan zaki iya biyana ba saboda yanada wahalah"momy ta daga hannu ta godewa Allah gumi ne ya karyowa husnah tadan jingina tana sauke numfashi ji tayi jikinta tamkar ba nata ba,"Mai kikeso ki fada dazun?"tace "dama yaya yaseer bashi bane Abraham ne"momy ta kalli malam ya kalleta "anya husnah"ta jinjina kai momy tace "malam kodai yana rikidar da fuskar yaseee ne a matsayin nasa yasa take ganin kamar shine ba yaseer ba?malam yace "zai iya yuwuwa,amma kisa ido zanbaki abinda zakiyi idan har ba yaseer bane to zaman gidan bazai yuwu masa ba" "Tou shikenan"ta ja ajiyar zucuya,husnah ta mike yusrah ta rukota suka nufi daki malam ya bata komi yadda zatayi ta karba tayi masa godiya ******* daddy ko karasa parking beyi ba ya zubawa kayan ido yana kallo daya bayan daya yayi tsaki ya fito yana kwalawa momy kira "zainab zainab"kamar a mafarki takejin kiransa tad'an kishingida ta diro daga gado ta fito da sauri taba gyara daurin zanin lashenta tace "lafiya daddy meya faru naji kana kirana?"fuskarsa a daure yace "wadanan kayan fa?"numfashi ta sauke tana kokarin basa amsa hajiya rabi ta fito kitchen da plate a hannunta tace "AI yaseer ne yazo dashi yw siyowa husnah na tarewarta,inace ya fada maka ai kasani"jinjina kai daddy yayi yace "lallai yaseer wato rashin muhimmancina har yakai yaseer yayi abu batare da neman shawarata ba?ni tabdijan dik inda yake yazo ya kwashe kayan nan tin kafin ransa ya baci"hajiya rabi tayi murmushin mugunta "yauwa Zainab ga wanan farfesun kifi ne nayi nasam zakiji dadinsa ku masu ciki"da sauri daddy ya kalli hajiya rabi yace "masu ciki?waye keda cikin?"ta nuna masa momy dake tsaye ta sunkuyar da kai tace "au bakasan da cikin ba aina dauka kasam dashi Alhaji ka boyemun ne ga ciki nan ya fito rikikis dashi?"ya kalli momy cikin tuhuma yace "ciki zainab? ciki fa?"ta jinjina Kai cike da kwarin gwiwa tace "ciki fa Alhaji ciki kuma naka ne dikda ka dade baka kusance ni ba amma wanan cikin naka ne ka lissafa daga lokacin da ka daina kusantata zuwa yanzun watanninsa kenan"ra hada rai tana kallon hajiya rabi wadda mamaki ya kasheta tace "nidai ga wanan"kici d'anmu yayi kwari tunda nasan ai dan mijina ne?"momy tasa hannu ta kabe plate din ya fadi kasa ta watse daddy ya daga hannu zai mari hajiya zainab da sauri hajiya rabi ta rikesa cike da kissa tace "ah ah kulll kasan masu ciki kila kamshin beyi mata bane yasa ta zubar"jikin daddy na rawa yace "har ta Isa ki kawo abu kibata tasa hannu tq zubar sabida batada ilimi batasan darajar abinci ba?"momy ta kalli daddy Cike da mamakin kalmar daya jefeta da ita hajiya rabi kuwa zucuyarta tazo wuya maganin data zuba shine ta zubar?ta jinjina kai zatayi maganinta ai akwai layar da boka ya bata, daddy na faman kiran wayar yaseer baya dauka dik abinda sukeyi Abraham na tsaye Yana kallonsu,wucewa yayi muneeba na parlor zaune bata ganinsa ya shige daki motsin mutum taji ta mike ta dan gyara rigarta cikin kwarkwasa ta shiga yana kwance kan gado dagashi sai singlet tace "ai nadauka har yanzun baka fito wankan bane"ya kada kai "na fito"ta taho cikin yanga tana kokarin hawa gadon ya mike ya zauna ransa a bace yake ainun "ya naganka cikin wanan yanayin yaya yaseer?"Abraham ya juya yace "momy ce ke kirana inaso inje inji menene sam banason zuwa saboda matsalar husnah tafara isata"tabe baki muneeba tayi tace "ah tou nidai nasan koda kafara Sonta na tabbatar dama baa hayyacinka kake ba kaje kawai kafadawa momy baka Sonta ka saketa "Abraham yayi mata wani kallo ya janyo rigarsa yasa "ina zuwa bani awa daya zan dawo kinji?"ya shafa kanta ya fice murnushi tayi ta dafe kirjinta ta saki ajiyar zucuya tasamu kan yaseer ta kwanta rigingine tana murmushi..... Abraham ya fito yayi kicibis da daddy wata harara daddy ya watsa masa ya sunkuyar da kai yace 'barka da yamma daddy" "barkanka yaseer ai bansan cewar munkai wanan matsayin nidakai ba, wato kaida uwarka kun yanke shawara batare da nasaniba kasa kudi masu yawa ka siyo kaya ko?to yadda kazo da kayan haka zaka fitar dashi nafada maka idan kuma ba hakaba zen dauki kwakkwaran mataki akanka"gumi ya karyowa Abraham yace "tou daddy"daddy yayi tsaki ya wuce.....shiru Abraham yayi yana tunani so yakeyi yaga husnah,yana barin wajen ya fice kofar gate ya bace... ****** momy ta fito ta rako makociyarta taji horn din mota ta waiga mai gadi ya bude kofar yaseer tagani ciki ta girgiza kai tayi tsaye har ya fito fuskarsa a daure yace "barka dai momy"momy tace "kaima barka ina kaje?daga zuwana Ka fice saboda kasan abinda kayi ko?ka haikewa yar mutane ko tafiya batayi sanan wanan laanannen aljanin yasakota gaba haka ka fice"yatsina fuska Abraham yayi ji yayi kamar zai fadi sakamakon kamshin turaren da momy ta turare gidan dashi ya daure idanuwansa sukai jajir "kai lafiyanka kake daure daure?"yayi jimm kada ta gane yace "bacci naje nayi naje gidan daddy ne na siyo kayan tariya yace bayaso a kwashe to nasa an kwashe inaga zan samu baba kabiru akan maganar"momy ta jinjina kai "da kaina zan kirasa karkaje nasan maganin badamasi muje ciki nadai barsu tare dasu yusrah zasu zauna da ita malam ya hana a Barta ita kadai"yana taka kafa dakyar hankalin momy baya kansa tafiya yake amma ba akan kafarsa ba yana shiga cikin parlorn wani tukuki ya ziyarcesa yayi baya kamar zai fita a wahale yake ji yayi kamar ana zuba masa barkono cikin sauri yabar parlorn "Bari inga husnah" Mony ta girgiza kai "ko meke damunsa oho"tin daga kofar shiga yake fan tari idanuwansa sun koma bakinkirin ya rufe ido nan da nan yad'aga hannu saiga glass yasa "ku fito nazo inganta ne intafi yamma tayi"husnah ta fito toilet kenan da alwala,su yusrah najin muryarsa suka mike "mijinki yaxo anty husnah"suka fice basu lura da fuskarsa yadda take canjawa ba yana shiga ya sauya kamanni jikinsa sai rawa yake hayaki na fita daga jikinsa yana tozali da ita yaga haske a gabbanta ya tabbatar tayi wanan abun tayi murmushi tana kallonsa "Abraham kenan kazo ka kwanta dani ne ka tattaba jikina?"ya dago ido yw cire glass idanuwansa bakinkirin yace "au kinsan abinda kukayi ko?zaki kasheni hardake husnah?"ta jinjina kai tace "sam kai ba abokin zama bane kaiba mutum bane ina fatan in rabu dakai in daina sonka dan cutar dani kakeyi"dakin ke girgiza kamar zai fadi jikinsa kamat ana zuba masa wuta lankwashewa ya shigayi yana baya baya tana tunkarosa batare da tsoro ko furgici ba ganin wuta na tahowa zata konasa kawai hawaye yakeyi ya bace daga dakin,ajiyar zuciya tayi ta tsugunna akan gwiwarta tausayin kanta yq kamata Allah sarki yaseer tace....ta dauki hijabinta tana kwalawa su yusrah kira, momy na parlor tagansa cikin sauri ya fito "ah ah yaseer ina zaka haka cikin sauri"kasa hada Ido da ita yayi yace "zani gida ne sai zuwa gobe" "nakira babanku kabiru yace jibi husnah zata tare zashi gidan wajen Alhaji badamasi"ajiyar zuciya Abraham yayi burinsa husnah tabar gidan idan tana gidan nan bazai taba iya kusantar inda takeba dan zai mutu,jinjina kai kawai yayi yace "saida safe momy "ya fice momy ta bishi da kallo tana jinjina kai...... ABRAHAM na fitowa ya yanke jiki ya fad'i ganinta yayi tsaye gabansa tana kallon yadda yake a wahale tace "Abraham"ya dago da sauri jin muryar narjisu ya kalleta hankakinsa yayi mugun tashi ganin yadda ta sauya iska na yawo da ita a sama cikin guguwa mai karfi tace "gani nadawo dama bana nan ne naje insamo karfin dayafi naka na kuma dawo saidai wanan karon bazam barka ba"tace tana jujjuyawa gashin kanta na yawo a sama fuskarta da idanuwanta kyarrr akansa dariya ya hau mata dikda a wahale yake sakamakon abinda ya shaka gidan momy..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU NA KUDI NE 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BANYAFEBA* 08036953516 07042277401 *SLIMZY*✍🏻 38 hajiya zainab ce zaune bakin gado ta rafka tagumi bayan ta idar da sallahr magriba tayo wanka tana daure da zani a kirjinta maganganun daddy ke yawo a kunnuwanta daddy yau shi yake kiranta da jahila mara ilimi batasan darajar abincu ba?bankad'e labule daddy yayi ya shigo ya tsaya akan momyn husnah ransa a bace "ke zainab zaki fad'amun a inda kika samo cikin jikinki ko sai kin tattara kayanki kinbar gidana?wato kinyi kinyi kija hankalina kin gagara kinbi ta asiri kinyi tsafacw tsafacenki dik akan na auri hajiya rabi shine yanzun kika jajubo ciki ko?tou bari kiji kifadamun gaskiya tun kafin kisan inda dare yayi miki kinji nafada miki"Yana maganar jikinsa na rawa yana nunata da yatsa,cikin takaici momy take kallonsa idanuwanta dishi dishi ya somayi amma hakan bai hanata samun kwarin gwiwa daga zucuyarta ba "kai Alhaji badamasi ni kake kallon tsabar idanuwana kake fadamun cewar insan inda nasamo ciki? na tabbatar kafi kowa sanin ni wacece idan ni yar iskace a darwn farko zaka tantance hakan,sanan inaso kasani karka gayyato zargi ka kawo cikin aurenmu dan ina mai shaida maka zakayi aikin danasani"daddy jikinsa na rawa ya d'aga hannu ya zabgawa hajiya zainab mari da sauri ta dafe kuncinta wasu taurari suke yawo a idanuwanta ta tsaresa da ido saida taji ta dauke wuta na seconds maganganunnsa yasa ta dawo hayyacinta "harni zaki rinka fad'awa magana gatsa gatsa bakiji kunyaba da girmanki da shekarunki kin samo ciki amma kike fadamun maganar banza shashasha to ki tattara kayanki kibarmun gida na kinji na fada miki a daren nan"momy ta girgiza kai wasu hawaye masu zafi suka zubo mata ta share hawayenta tace"kafi kowa sanin ni din wacece a hakan ka auroni sakamakon tsananin kaunar da kakemun, bakada laifi Alhaji badamasi amma inaso kasani idan kanaso inbar gidanka to tabbas saida shaida maana takardar saki kai koda sakina kayi ma bazan bar gidanka ba saina cika idda don haka idan ka shirya rabuwa dani bismillah amma dik ranan daka dawo hayyacinka kada ka nemeni"daddy yayi kwafa sam ko ganin hajiya zainab baya sonyi idan ya cigaba da zama cikin dakin zai rufeta da duka zai iya shaketa ta mutu har lahira dan haka kawai juyawa yayi ya fita, momy ta zauna dirshan ta daga hannuwanta sama tana hawaye tacev"Allah kana gani"ta runtse idanuwanta kuka mai karfi ya kwace mata, hajiya rabi na lab'e tabajin dik abinda ya faru sautin takun sahun dady yasa tayi saurin komawa ta tsaya daga kofa ta taresa "Alhaji lafiya ya naganka haka kana faman haki?inajiyo sautin muryarka a dakin zainab meyasa kakeson ka dorawa kanka damuwa ne umm?"a fusace yace "ba dole indamuba ina zaman zamana zaayimun karuwanci a cikin gida?kina gani zainab da girmanta wai tayi ciki cikifa rabi?"tabe baki hajiya rabi tayi hade da kasa da murya cike da kissa ta ruko hannunsa "ya isa haka ya isa Alhaji kayi hakuri karka tayarwa kanka da ciwo ka jazamun kaji?" "nace tabar gidan tace bazata bariba saida shaida zataga yadda zanyi da ita kuwa saita gwammace zaman makabarta da zaman gidan nan"yasa kai ya wuce murmushin mugunta hajiya rabi tayi ta sauke ajiyar zuciya cike da nishadi tabi bayansa zuwa sashensa tana lallaminsa da makirci da kissa..... ***** husnah suna zaune a parlor da yusrah sun saka sunna tv suna kallo momy da nusrah suka shigo a tare nusrah ta zubo musu abinci a tray ta ajiye momy tace "a canja Tasha akai ta karatun alkurani mana" "momy nan ma ai waaazi akeyi shiyasa muka kai"momy ta zauna tadan kalli husnah tace "yadai husnah ya kikejin jikin naki?"murmushin karfin hali husnah tayi hankalinta baya jikinta gangar jikinta ce a wajen hankalinta na wajen yaseeer,ta cije tacev"da sauki momy jikina kamar ba nawa ba banajin komi" "da kyau husnah ki dage kinji karji kuskura ki rinka zama ke kadai kinji?sanan ki rinka zama nan munasa karatun alkurani munayin hira tare dikda zaman naki yau ne zuwa gobe jibi zaki koma gidanki gobe zaayi komi a gyara tunda babanki ya sai miki kaya dazun yake fadamun da mukai waya"husnah ta sunkuyar dakai idanuwanta suka kawo ruwa yanzun da Abraham zata tare?aljani?ta cije lebenta tabbas sai tasan yadda tayi momy ta gamsu da cewar yaseer din da yake zuwa ba yaseer bane Abraham ne kuma aljani ne amma kuma bataso hankalin momy ya tashi d'anta kwaya d'aya tilo,"ya kikai shiru husnah?"girgixa kai husnah tayi cike da kunya ta sunkuyar da kanta kasa tace "bakomi momy" "gobe ki shirya da wuri idan yaseer yazo sai kuje dasu nusrah a siyo kayan sawa ko?"husnah wasu hawaye ne suka cicciko idanuwanta ta tabbatar da momy na tsananin kaunarta dikda kasancewar tana tare da aljani bai hanata sonta ba besa ta kyamaceta ba nusrah ta ajiye ruwa tacev"bismillah kumuci abincin" "yan ubanci zakuyimun ko kun kama yar uwarku zakuci ni baku samin nawa ba"sukai dariya a tare yusrah tadan kalli momy cikin sigar wasa tacev"kishi kikeyi?"momy tayi dariya ja'ira kawai"jujjuya cokali kaeai husnah keyi ta kasa cin abincin momy na lura da ita sosai "husnah meyasa kika kasa cin abincun?"kuka husnah ta fashe dashi kamar tana jira momy ta zamo daga kujera ta karaso ta rungumota jikinta tana fad'in "lafiya meyafaru husnah kodai bake bace fadamun" "momy ki yarda dani yaya yaseer dake zuwa gidan nan bashi bane Abraham ne, Abraham ne ya sauya kamanninsa zuwa yaseer shine yakeso ya tare dani ya batar da yaya yaseer "momy ji tayi kamar husnah ta buga mata guduma gabanta ya yanke ya Fadi tayi shiru tana nazari cike da rudu take girgiza kai "yanaso ya haukataki ne kawai husnah amma yaseeer ne kila yana sauya miki fuskar yaseer din ne kawai babu siddabarun da aljanu basu iyaba kinji kiyi hakuri kidaina kuka yaseer ne yana nan babu inda yaje"husnah kasa magana tayi cike da tausayi take kallon momy share mata hawaye momy tayi "maza ci abincunki kinji ki koshi sanan kije ki kwanta kin shiga ruwan zafin danace ki gasa kanki?"ta jinjinawa momy kai ta dibo abincun ta kai bakinta tamkar tana cin mad'aci haka takecin abincin.... ******* turare mai kamshin gaske muneeba ta shasshafa a jikinta lungu da sak'o cikin tsananin farin ciki take yau kalaman da yaseer ya fad'a mata ke yawo a kanta tana daure da towel taji motsin mutum da sauri ta waiga Abraham ne tsaye ya jingina da jikin kofa bashida karfi ko kadan a tare dashi sakamakon abinda ya shaka kamar zai mutu yakejin jikinsa kamar ana tsira masa allura,shiru muneeba tayi tana kallonsa "lafiya yaya yaseer naganka cikin wanan yanayin kamar kana cikin damuwa"idanuwa jajir Abraham ke kallonta yadda idanuwansa suka rine saida tad'an tsorata ta hadiyi miyau ta mike tana kusantosa ya d'aga mata hannu da sauri ta dakata kallon tsana yakeyi mata ji yakeyi tamkar ya shaketa ya mutu dan tsananin haushin da yakeji yaso ya rabu husnah yau burinsa bai wuce ya kusancetaba ya rabata da yaseer amma hakan ya faskara bazai taba iya zaman gidan ba zai iya hallaka,"karki matso kusa dani jikina bashida kyau mtswww naje gidan momy ne wanan sarkin aljanun husnah itace suka motsa shine na tabata jikina warin maganinsu yakeyi"ajiyar zuciya muneeba tayi dan cikinta gaba daya ya d'uri ruwa ganinsa cikin wanan yanayin ta dauka ya dawo hayyacinsa ne tayi murmushi "shine kake fushi?to kayi hakuri bari na taimaka maka kayi wanka ko?"cije lebe Abraham yayi sam bayaso ta gano shidun ba mijinta bane gashi kokarin shiga gonarsa takeyi idan ta kuresa tsaf zai bayyana mata koshi waye dan ya huce takaicin abinda hajiya saude tayi masa tabbas wanan matar sai ya dau mataki akanta,gyara tsayuwa yayi kafin yace wani abu ta ruko hannunsa tana kokarin cire masa riga badan yaso ba haka ya cire gabaki daya bayason motsi kuna ce a jikinsa ta maganinda karatun alk'urani....narjisu ce ta shigo dakin ta jikin bango wani kallo yayiwa bangon ya juya ya kalli muneeba yaga ta tsaresa da ido mamakin yaseer takeyi kardai shima aljanun sun shafesa, "Abraham meyasa ka zabi rayuwa da bil'adama a duniyarsu kabaro duniyarmu kazo nan dan cikar burinka?"tambayar da narjisu tayi masa kenan yasa kai ya jufi toilet Tasha gabansa,"Baka amsamun tambayata ba,idan har kai ba mugu bane to me kakeyi a nan?dubi yadda jikinka dik yayi kuna kuna dik sakamakon husnah ne shin wanan husnah bazaka iya rayuwa ba saida ita?tace masa cike da tsiwa da takaici kallonta yakeyi tsaye a gabansa ya kalli yadda gashin kanta ya tsaitsaya takaici biyu ya hadun masa cikin fushi yace batare da bakinsa na motsi ba "ki kaucemun kafin na illataki na halakaki nafada miki kibar shiga gonata da rayuwata ninaga inaso zan iya ko dolene?so kikeyi wanan dake tsaye ta gane ni waye?"ya kalli muneeba da tsoro ya gama cikata kardai yaseer aljanu sun shigesa yadda taga yana kallon gefe daya bakinsa na motsi batasan me yake fada ba,ganin kallon da takeyi masa yasa ya wayance ya janyota ya rungumeta take ta fama masa kunar dake kirjinsa a manne yacev"ashhhg "yadai menene yaya yaseer?"ya girgiza mata kai "gajiya ce ga tunani dayake cunkushe a zucuyata muneeba"ya shafa kanta "bari nayi wanka na fito ko?"ta gyada masa kai tayi farrr da ido "nayi missing din gwarzon mijina yau ina bukatarka inaso ayimun wanan sucking din"ta kashe masa ido ya girgiza kai ya shige toilet yana shiga ya rikida ya koma kamanninsa mai tsananin girma da ban tsoro juyi yayi yana kallon yadda fatar jikinsa tayi yayi wani huci ya kalli kofar bayin haushin wanan matar yaseer din yakeyi gashi narjisu ta bace yabarta tsaye yasan zataje neman Yaseer ne ya kumasan bazata taba ganinsa ba tunda yana tare da zuhraliyya..... ****** bakin kirin sararin samaniya tayi sakamakon dare da ya farayi kukan tsuntsaye yaseer yakeji ga tsananin kishin ruwa da yakeji dikda wacen aljanar ta kawo masa amma bazai taba iya shan ruwan aljanu ba, kallom kasan bishiya yayi zuhraliyya ce da kayan saki a jikinta blue black ta kama gashinta gefe da gefe fuskarta fari tasss wasu ne sukazo wajen yana kallon yadda ta mike tana zagaye can kafin ya runtse ido ya bude wajen ya cika da aljanu yan mata da samari yaseer na kallonsu yanaji wani aljani yace "zuhraliyya inaji kamar akwai mutum a wajen nan bil'adama ko?"ta jinjina masa kai ta daga manyan idanuwanta sama ya kalla idanuwansa ya hasko masa yaseer ta tabe baki "yaya Abraham ya Bani ajiyarsa a nan yasa kukaji nace muzo muyi gad'ar a nan banaso nabar wajen"ya jinjina mata kai tayi wani tsalle ta soma rawa tana bada waka nan da nan suka soma yaseer dik abinda sukeyi a idanuwansa sukeyi yana kallom wasu kanana sunatayo itace suna kaiwa manyansu dake bayan bishiyar sunata girke girken abinci hakan ya tabbatar masa da yanzun dare ne dan idan da rana ne bacci sukeyi..... wata isa ce mai karfin gaske take yawo a sama buuuuu kamar tashin mota zuhraliyya ta d'aga kai sama tayi ido hudu da narjisu, kawar zuhraliyya tace "ke zuhrali kamar narjisu matar Abraham dama bata nan ance iska taje nemowa da karfi wajen sarki"zuhraliyya ta had'iyi wani miyau a makoshinta tsoro ya kamata fatanta kada narjisu taga yaseer yadda take shawagi cikin duhu cikin bishiyoyi tana kiran sunan yaseer cikin muryar datasaba zuwa masa, kalle kalle yaseer keyi sama baya ganin komi sai sautin wucewar iska yana cikin sark'ak'iya duhu mai ban tsoro kasa magana yayi tabbas aljana narjisu ce,jikinsa ya kama rawa cikin tsananin kosawa ya kasa amsawa Abraham ya rigada ya daure masa harshe baya ko iya magana inhar dan kansa ne sai in yanason abu, kamar walkiya zuhraliyya ta bace Abraham ganinta yayi dib cikin dakin muneeba ya fito wanka tana numfarfashi "narjisu narjisu'daga mata ido yayi ta bace muneeba naganin ya fito ta gyara kwanciya tayi kwanciya mai cike da daukar hankali kallonta kawai yayi wani abu ya fito daga idanuwansa ya shiga jikinta,nan da nan ta soma hamma kafin minti daya bacci ya dauketa cikin sauri da zafin nama yabar dakin ya nufi duniyarsu cike da fargabar kada narjisu taga yaseer.... ***** hajiya zainab kwance kan gadonta takeji kamar motsi cikin dakinta takun sahun mutum taji,ta hadiyi wani miyau cike da tsananin tsoro tana kallom kofar daki taga inuwar mutum sanye da kayan bacci tsaye hajiya rabi tayi tana waige waige,momy cikin bakinta ta furta "hasbunallahu wa jiimal wakil,ta fara karanto falaqi da nasi cikin tsoro ta jikin window hasken farin wata ya haska mata fuskar hajiya rabi take ta ganta,sai kawai momy ta kalki hannunta cikin furgici kardai tazo kasheta,adduoi momy ta soma karantowa bataga wani makami a hannunta ba har ta karaso bakin gadon ta waiga babu mai kallonta ta hayo kan gadon tana laluben fuskar momy,runtse ido momy tayi cike da faduwar gaba taji bakin momy tana kokarin tura mata abu a baki momy ta dartse bakinta gamm cikin karfi suka soma kokawa momy taji nauyin hajiya rabi ga cikin,cikin saa da dabara ta cafki dan yatsan hajiya rabi da gurza mata cizo wata yar kara tayi momy ta hankadata ta mike tana fadin "waye wanene?kece wa?"tana kokarin karasawa ta kunna wutar dakin hajiya rabi tayi wuf ta fice daga dakin ta yarda layar a kasa cikin azabar cizon momy, wuta momy ta kunna haske ya mamaye dakin ta hangi abu a kasa ta karasa ta tsurawa layar ido ta girgiza kai gumi ne kawai ke karyo mata tayi addua ta dauki layar ta ajiye gefen gado ta fada toilet ta dauro alwala tazo ta shimfida dadduma gabanta bai daina faduwa ba ta tada sallah **** juyi muneeba tayi akan gado tayi furgigit ta tashi tana kalle kalle mamakin ganin globe na dakin kunne takeyi tayi saurin kallon gefenta bataga yaseer ba,ta daga kai ta kalli agogo karfe daya na dare ina yaje?take tambayar kanra cike da tsoro,ta zuro kafa zata sauko taji sautin karar ruwa a toilet tayi ajiyar zucuya har taji wani kishi ya caketa a kirjinta kardai fita yayi ya tafi wajen husnah jin karar ruwa yasa ta koma taja bargo taji wani sabon bacci na lullubeta hakan ya tabbatar mata da yana toilet.... ***** iskar tahowar Abraham yaserr yaji hankalinsa ya tashi sosai idanuwansa sai hawaye sukeyi yanajin narjisu na shawagi kusa dashi yasani idan har narjisu tazo to tabbas zata ceceshi, "narjisu!!!!!"yaji wata murya na kiranta hakan ya tabbatarwa da yaseer zuhraliyya ce ta fado masa dan be sake hangen inuwarta wajen ba,narjisu wani yunkuri tayi wuta ta fara tartsatsi daga bakinta zuwa bishiyoyi wajen Dik inda ta bullo Abraham take gani ya mamaye ko ina cikin karfi da iska ta ware hannuwanta ta watsa su saiga wani abu kamar mashi kamar walkiya ya haska mata fuskar yaseer,tayi murmushi ta kalli Abraham bata nuna masa taga yaserr ba sai kawai yaga ta canja waje Abraham dadi ne ya lullubesa bata gansa ba yace ya diro kasa ya tsaya yana kallon yaseer yadda yake lilo cikin wahala, "yadda na kasa rabar husbah ka hanani rayuwa da ita kaima bazakayi rayuwa da itaba nafada maka a nan zaka dawwama har karshen rayuwarka.... **** hajiya saude zaune a tsakiyar gadonta tayi tagumi yanayin yadda yaseer yayi dazun yake dawo mata da kalaman malam wanda ya fada mata "kisa ido sosai inhar dagaske ba yaseer bane bazai iya zaman gidan ba zakiga canji'taja numfashi ta sauke take ta tunada yadda yaserr ya fita yana tangad'i dazun a gaggauce yanayi mata saida safe,dafe kirji momy tayi kardai abinda husnah tafada gaskiya ne kardai ba yaseer bane da aljani suke rayuwa innahlillahi wa innah ilaihi rajiun tace a tsorace wata dabara ce ta fado mata dakyar ta koma ta kwanta cike da kosawar safiya tayi..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFE BA* 08036953516 07042277401 *SLIMZY*✍🏻 39 Daddy na zaune parlor da safe yayi shirin fita cikin farar shaddarsa yake tasha aiki hajiya rabi ta shigo da flask na tea da cup ta ajiye,sallama sukaji a tare suka amsa Alhaji kabiru ne yayan daddy da innah suka shigo da ummah hadiza daddy na ganinsu ya kirkiro faraar karfin hali yace "ah ah da safen nan kune haka sannunku da zuwa bismillah"ya tashi daga inda yake zaune ya koma gefe "sannunku da zuwa"hajiya rabi tace tana binsu da kallo,wani kallo innah tayi mata ganin ta tsaya kikam taki fita "ba wajenki mukazo ba ga wajen wanda mukazo kuma munyi saar ganinsa shiyasa muka dako sammako"daddy ya sunkuyar da kansa,da sanyin jiki hajiya rabi ta fice ranta a bace, "ina kwananku"daddy yace cikin ladabi yana gyara zamansa, "badamasi ka bani mamaki dik naji irin abubuwan dakake shiryawa kuma kakeyi a gidan nan naji komi yaseer ya sanar damu hatta kayan daya siyo kasa ya maida naji komi hakan yasa nazo nida kaina tunda kasa ya maida ni idan na siya kasa ya mayar"cikin fushi baba kabiru ke maganar,daddy bece komiba sai gumi yakeyi wato yaseer ne yaje ya sanar musu kenan lallai yaseer ya girma, "yanzun nazo da masu gyara kuma nabasu umarni su shiga sashen gidan nan dake gefe a kulle su gyarawa husnah yau da yamma zaazo daga kamfani asa mata kayayyakinta ciki inaso ta tare a yau din nan ko gobe inyaso ka koreta tinda gidanka ne kanka ya juye yarka daya tilo kake wulakantawa yanzun ga uwarta da wani cikin ai innah ta fadamun idan ta haihu shima dan ka wulakantashi da uwar zan tattaresu in kwashe ka zauna da rabi,nazo da kaina ne ba sako ba saboda kasan dagaske nake dik wani iskanci da kakeyi kai ga mai ya nasan komi"daddy yayi kasa da kai cikin ladabi yace"kayi hakuri bazaa sakeba insha Allah" innah ta d'orada "zanbar hadiza a gidan nan gata sai angama komi dan munyi magana da saude akan zata zauna da husnah saboda lalurarta da magungunanta tunda kai baka damu da jinnun da suke damun yarka ba badamasi mu mundamu kuma jininmu ce zamu kula da ita"innah ta yunkura tace "mutafi kabiru" "innah ku tsaya mana ku karya bari na kira rabi ta kawo muku" "bashi mukazo ci ba,muba yunwa ta kawomuba mara mutunci"ta fice baba kabiru baice komiba ya mike Yana kokarin fita aka kirasa daddy bece komiba har suka fice ummah hadiza tace "Bari in leka wajen hajiya zainab"kafin yayi magana ta fice daga dakin, hajiya rabice ta fito daga daki ta fashe da kukan bakin ciki yanajin haka ya mike jikinsa na rawa"kukan mai kikeyi?meyasa kike kuka?kidaina kuka kiyi shiru yaseer baxai rabu da muneeba ba dan an maida aurensa da husnah kinji muneeba da yaseer mutuwa ce zata rabasu"ta Kara rurin kuka ta shige jikinsa "yanzun Alhaji kenan muneeba suna nufin na yarsu bace ko sun manta kaninka ne ya haifeta? itama ai yarsu ce amma sun fifita husnah akan muneeba ana kokarin fitar da muneeba daga gidan mijinta bayan mijinta yana sonta?"ya share mata hawaye yanajin wani shauki akan hajiya rabi dikda yadda yake cikin bacin rai cikin sigar lallashi yace "ki kwantar da hankalinki ni nasan yadda zan bullowa lamarin baridai husnah ta tare"hajiya rabi najin haka ta goge hawayen kissar da takeyi ya jinnina mata kai tace "Mai zakayi alhaji?"yayi murnushi "ki kwantarmun da hankalinki kidaina koke koken nan banaso kinji banason kukanki"ta langabe masa a jiki tasa hannu ta dauko hularsa ta dora masa ta wani lankwashe ta langabe kai "kayi kyau alhajina kullum kara kyau kakeyi sam kamar ba tsoho ba"yayi dariya yaja hancinta suka fito a tare, hajiya zainab ta soyo dankali da kwai ta dauko daga kitchen tayi kwalliyarta tasa wani lace blue mai golden ya a jiki tayi matukar kyau cikinta ya fito sosai tana hango tahowarsu ta hada rai tayi kicin kicin da rai tsabar kyaun da tayi daddy saida ya kalleta ya sake kallonta ta dauke kanta ganin haka yasa hajiya rabi shagwabewa daddy kamar zata shige cikinsa,.. ummah hadiza na zaune momy na Shiga ta tareta "ke zainab abinda kike gani kenan a cikin gidan nan?yanzun wanan wulakancin Shi kike fuskanta ina kallon badamasi ko kallo baki ishesa ba,momy ta dire plate din a gaban ummah hadiza tace "ai bakiga komiba ummah hadiza ai wanan kadan ne sanan maganar da kikeyi ta wai be kulaniba nida jiya ya mareni yace bayason ganina a cikin gidan nan?"zaro ido ummah hadiza tayi "mari?"momy ta jinjina mata kai tace "mari dai da kikasani harda kora ya koreni naki tafiya ne nace saida shaida idan kuma ya bani shaida zaiyi dayasani"ummah hadiza ta jinjina kai mamaki ya gama kasheta taja gauron numfashi"dik son da badamasi keyi miki" "da ne wanan"hajiya rabi ce ta tsaya kikam akansu tayi wata dariya hade da shewa tace "andaiji kunya ankori mutum yaki tafiya saboda tsananin bakim naci miji baya raayinki kin like koda yake yar kwararoce ke"ummah hadiza kuwa cikin zafin nama ta mike ta zabgawa hajiya rabi mari ta dago ta kara zabga mata tana nunata da yatsa cike da masifa da bacun rai "ke rabi ki shiga hankalinki akwai yat kwararo irinki keda kikaje wajen boka kika shiga kika fita kika rabasu aikece yar kwararo ba zainab ba kisani zainab nada daraja da kima a idanuwanmu koda ta kasance batada kowa tafi karfin wulakanci shashasha maciya amana"momy cike da bacin rai tace "dole ki kirani yar kwararo tunda badamasi ya kirani jahila a gabanki jahilci ya kare miki da kikazo jiya kina kokarin turamun laya a baki"... dafe kirji hajiya rabi tayi"ni zakiyiwa sharri zaindb nice na tura miki laya a baki?ni bayan cin mutuncin da kuke shirin yimun saboda kunyi kunyi ku shiga tsakanina da mijina kunki shiyasa kuka bullowa yaseer da maida husnah"ta fashe da kuka "wallahi bazan dauki wanan rashin mutuncin da wulakanci da tozarci ba daddy zan kira na sanar masa koni ko ita cikin gidan nan abu. har ya kaiga mari?"sadiya ce ya fito ta ruko hajiya rabi tana harare harare "kiyi shiru ki kwantar da hankalinki zama daram cikin gidan nan tunda mai gida na kaunarki kuma sharrin da akai miki sai ya bi miki hakkinki"ta watsa musu wani kallo ummah hadiza jikinta na rawa ta cafko sadiya momy ta yunkura dakyar ta rukota "rabu dasu ba irinsu baceke karki biye musu ummah hadiza"zama ummah hadiza tayi cike da takaici, sallama hafeez yayi a parlorn da sauri momy ta kallesa tace "hafeez?hafeez dama kana nan?"murmushi hafeez yayi yana kokarin shigowa yace "sannunku momy" "ga waje ka zauna hafeez zauna yau nice zan baka abun karyawa"murmushi yayi "ina kwana momy?" momy kallonsa takeyi yana kalle kalle jikinta ne yayi sanyi tausayinsa ya kamata yace "momy ina husnah ne? ya jikin nata wallahi nad'anyi tafiya ne hankalina gabaki daya yana wajenta a can inda naje ma har wani mai magani nasamu gashi nazo da maganin"Abraham ha tsaye jingine jikin kofa yana kallon hafeez wani irin kallo yasa hannu cikin izza idanuwansa na fito da wani hayaki amma abun mamaki dik yadda yayi kokari hayakin ya shiga jikin maganin dake jarkar yaki dawowa yakeyi yasa hannunsa yaji kamar anjasa,hafeez ne ya juyo ya dauko ya mikawa momy wadda Baki sake take kallonsa batasan me zatace masa ba, "ga wanan momy inada tabbas akan wanan maganin da zarar tashashi aljanin nan zai rabu da ita zaiji bayason koda ganinta momy saidai dayake waraka ba lokaci Daya take zuwa ba"momy tai shiru dakyar ta sauke numfashi tace "sannu hafeez hakika kai namiji ne wanda dik macen data sameka a matsayin mijin aure ta dace dan zata samu kulawa,saidai husnah bata nan gidan"damm gaban hafeez ya yanke ya fadi yana kallon momy ya kasa magana ya hadiyi wani miyau ta tsaresa da ido "kayi hakuri hafeez kasan ai akwai auren abokinka a tare da ita ko?"nan da nan idon hafeez suka kawo ruwa ya sunkuyar da kansa kasa sam bayason momy ta hango karayarsa yace "nasani momy amma...." "hafeez yaseer baya cikin hayyacinsa ne shiyasa amma yanzun haka ma kaga ana gyaran gidansu dake gefen namu ko?yau ko gobe akeso husnah ta tare sakamakon aljanin nan dake damunta"Abraham yayi murmushi hmm basusan dashi Zata tare ba yaseer dansu yana daji a daure, momy ta kwashe komi ta fadawa hafeez jikinsa yayi sanyi yanajin jiri kasa mikewa yayi kansa a kasa ya kasa magana momy tace"yadai hafeez?"girgiza kai yayi ummah hadiza tayi ajiyar zuciya hafeez ya bata tausayi sosai tasan yadda yake dawainiya da son husnah sanadinsa aka samu husnah saidai already akwai aure akanta...."kayi hakuri hafeez kaji ai yaseer dan uwanka ne ko?"ya jinjina kai ya dago kai idanuwansa jajir yace "bakomi momy ga maganin nata yanzun zan koma ummah najirana zan fita da ita"momy ta girgiza kai cike da tausayawa "ka gaida ummahn naka kaji kuma idan kasamu lokaci kazo inason ganinka"ta jinjina kai ya fice, "gaskiya ya bani tausayi harda dawainiyarsa gashi yanason husnah"momy ta kada kai kawai ta dauki maganin ta ajiye a gefenta,ummah hadiza tana cin dankalin kadan kadan tace "Bari intashi naje in duba masu aikin nan na gyaran gidan husnah kinsan alhaji kabiru"sukai dariya tasa takalmi ta fice momy tayi shiru tana tunani da nazari... ****** tare da husnah suke aikace aikace a kitchen saidai gabaki daya cikin tunani take da fad'uwar gaba wanda ta rasa dalilin hakan ko ina cikin gidan karatun alkurani ne momy ce ta tsaya bakin kofar kitchen din "laa momy kin tashi kenan"ta jinjina kai "Natashi jiya banyi bacci da wuri ba sakamakon motsi da nakeji a cikin gidan nan" "nima momy naji motsi dakin anty husnah kuwa buga kofar aka rinkayi natashi yakai sau biyar bana ganin kowa kuma ikon Allah ita tanata baccinta"nusrah tace tana kallon gefen husnah,murmushi kawai husnah tayi tad'an yatsina fuska tace "momy yau tinda natashi nakejin kasala inajin amai"momy ta zaro ido waje "amai fa kikace?"ta jinjinawa momy kai,"tou bari yaserr yazo idan kunfita kundawo sai ku biya asibiti ko?"ta gyada mata kai cikin zucuyarta tace idan Abraham dai yazo momy taki yarda da cewar da aljani suke rayuwa....ta fito daga kitchen din cikin sauri ta shiga dakinta tana Shiga mamaki ya kasheta tabar dakin babu gyara amma tabi dakin da kallo hatta gadon an canja zanin gadon to waye?amai ne ya taso mata ta nufi toilet taga kofar ta bude ta dawo da sauri tana leken toilet din bataga kowa ba jikinta ya soma rawa tana kokarin shiga tanajin tsoro kawai kwara amai ta shigayi a wajen sai ynkuri takeyi kwafa taji a gefenta ta kalli bakin gado Abraham ta gani zaune ta dago kai tana hada ido dashi taga yadda jikinsa yayi,ta kauda kai "ke bakiga mijinki ba ko?"kauda kai tayi "kaiba mijina bane mijina yanacan cikin daji wanda yake cikin kaddara sanadinka"murmushin karfin Hali yayi "husnah kenan yanzun dik kin manta da soyayyar da mukasha da yadda muke kulawa da juna ko?kin tsanani kin manta da wahalar Danasha akanki ko?kalli jikina yadda yake konewa sanadin yadda nake sonki nakasa daina kusantar inda kike tsananin kaunar da nakeyi miki,"cikin lallami da tattausan lafazi yakeyi mata magana cike da tausayawa wani kallo ta watsa masa "ni baxan fita dakaiba dan bansaniba ko can daji cikin bishiyoyi zaka maidani"tana maganar tana neman abinda Zata nad'e aman datayi kallon aman yayi kawai ya bace cikin tsiwa ta karaso ta damko wuyansa "waye yace ka gogemun amai danayi?kenan hat gyaran gadon ma da gyaran dakin kai kayi ko?"momy ce ta turo kofar "yadai husnah najiki shiru ko jikin ne?"Momy taga husnah cukume da yaseer mamaki ya kashe momy yaushe ya shigo bataga wucewarsa ba?"ah ah husnah ya kika cukume yaseer meyafaru?kai yaushe ka shigo banji shigowarka ba"sosa keya Abraham yayi yana kallon yadda momy tq tsaresa da ido yace "bana d'anjin dadi ne shine kawai banaso yaran nan suzo su cikani da surutu kuma Baba kabiru na can yasa ana gyaran gidan husnah to nadan tsaya anyi hatsaniya da ummah hadiza "momy ta kalli gefen wuyansa kamar rushi ya farfadi a jikinsa gabanta ya fadi zatayi magana ya mike cikin sauri yana kallon agogo "ina mota suyi sauri su fito mutafi"ya fice kamar walkiya husnah hawaye ke zubo mata "momy wallahi ba yaseer bane ki yarda dani wanan aljani ne yaseer yana can ya batar dashi 'ta durkushe tana kuka cikin tattausan lafazi momy tace"kiyi hakuri kinji yana sauya miki kamannin mijinki ne amma shine ki tashi yanzun kuje kuyi siyayyar kayayyaki kinga idan angama gyaran gidanki yau can zaku kwana"girgiza kai husnah tayi tace "mony kiyi hakuri nibazan jeba shi aljani ne"dakyar momy ta taushi husnah ta yarda ta dau gyalenta idanuwa jajir ta fita a parlor suka hadu dasu nusrah har sunkai kofar fita Momy tace"tsaya bakisha maganinki ba"husnah ta tsaya momy ta dauko galon din maganin ta bata tasha ta shafe mata jikinta da wani turare mai karfin gaske ta fito yana mota su nusrah suka Shiga baya tana bude motar kamshin turarenta ya shaka ya soma tari idanuwansa suka firfito ya kalleta a fusace"husnah koma bayan mota nusrah ta dawo nan bazan iya zama dake kina wanan warin turaren yan borin ba,ni wanan abubuwan da momy take shafa Miki idan kika tarw kin daina shafasu"murmushin mugunta husbah tayi ta bude motar ta fita ta hararesa nusrah ta fita sumi Sumi a tsorace ta Shiga gaban motar ya tada motar layi yakeyi yanajin motar sakamakon azabar da yake ciki sukabar kofar gidan.... ****** ummah hadiza cikin dakin husnah parlornta mai girma anfara saka kujeru golden da brown wani wallpaper ne mai daukar ido a parlorn "mashaaaa Allah"anata Shiga da kaya tana gefe tasa waya ta kira innah take labarta mata yadda sukayi da hajiya rabi suna cikin magana mai gadi ya shigo "Assalamu alaikum hajiya kizo inji daddy"tayi murmushi tasan hajiya rabi ta hadota da badamasi kenan tace "gani nan zuwa"tanata zuzuta kyawu irin na dakin husnah da cottons dinta sai aiki akeyi ana Shiga da kaya tun daga kofar gate take jiyo haushin daddy... ***** cikin iska mai karfi narjisu ke rike da yaseeer idanuwansa rufe yanajin yadda suke karo da bishiyoyi cikin tsananin faduwar gaba yaje addua ce a zucuyarsa kada Abraham yazo yasamesu baya ganinta amma yanajin yadda take rike dashi kamar kugiya kimanin awa daya suna abu daya sautin kukan tsuntsaye da mugayen halittu kawai yakeji gumi ke karyo masa gashi narjisu ta gargadesa karya kuskura ya bude idanuwansa idan har ya bude idonsa zai iya haukacewa, gashin kanta tayi masa rumfa dashi tasa hannuwanta da zara zaran yatsinta sa kumbarta ta nade jikinsa dashi haka suka shigo cikin duniyar mutane wata irin iska yakeji tana ratsashi yana jiyo maganar mutane daga can nesa ya kara runtse idanuwansa sai hawaye narjisu ta kallesa ta kad'a kai, a kofar gate din gidan hajiya saude suka tsaya, jinsa yayi tsaye akan kafafuwansa idonsa a rufe tayi murmushi tace bude idonka"a hankali yake bude idonsa wani haske yake gani yana kashe masa ido sakamakon DUHU da yayi kwana da kwanaki ciki kallonta yakeyi ya kasa magana "karka godemun yaseer saidai akwai kura a gabanka nayi maka mai wuyar ko?"ya gyada mata kai hawaye ke zubo masa ya cire rai da zai kara dawowa wanan duniyar kallonta yakeyi tana bacewa a hankali a hankaki harta gama bacewa ya kalli gate din gidan wato gidan momynsa ta kawosa yayi murmushi lallai a aljanu ma akwai na kirki kallon jikinsa yakeyi yadda rigarsa tayi kaca kaca ya shiga buga kofar gidan..... tafe suke a mota suna hanyar dawowa husnah ta kalli madubin glass na gaba ba fuskar yaseer bace ainihin fuskarsa ce ta taba yusrah dake gefenta ta nuna mata wani irin razana yusrah tayi take ta sume a jikin kujerar..... *DUHU...WANAN LITAFIN NA KUDI NE 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFEBA* 07042277401 08036953516 *SLIMZY*✍🏻 40 tun daga kofar gate ta ke jiyo muryar daddy cikin gidan hakan yasa ummah hadiza ta shiryawa dik wani makirci da hajiya rabi zata kulla da sallamarta ta shiga yana tsaye hajiya rabi na rusa kuka tana sharar hawaye cike da kissa wani kallo Alhaji badamasi ya watsawa ummah hadiza yace "dama iskancin daya kawoki gidana Kenan?abinda kuke kullawa dik be ishekuba har sai kun hada ma hajiya rabi da duka?"kallon hajiya rabi ummah hadiza tayi tace "amma yaya ta..."tsawa daddy ya daka mata tayi shiru yace "tou Bari kiji dik abinda kukeyi kuna ganin bansaniba ko nasani tsaf kuma wanan da kuke ganin na aura babu Wanda ya isa ya rabani da ita dan haka a matsayinta na matar yayanki ki tsugunna har kas ki bata hakuri"cikin tsawa daddy yake bawa ummah hadiza umarni ta girgiza kai tace "ke rabi wallahi baki isa na tsugunna na baki hakuri ba kinyi kadan koda kike matar yayana ai na girmeki ko ban girmeki ba bokanki beyi nasara akainaba"ta watsa mata harara daddy ya daga hannu ya zabgawa ummah hadiza mari "a gaban nawa ma kin sake maimaitawa?ya tabbata sharrin da kuka kulla mata gaskiya ne Kenan hardake idan zainab tayi ai ita kishiyarta ce kedin kishiyarta ce?"ummah hadiza ta dafe kumatunta tana kallon hajiya rabi idanuwa jajir cike da takaici take kallonta "kuma ki ficemun daga gida inhar bazaki daraja matata ba karki sake zuwa inda nake kinji nafada miki"hajiya zainab hawaye ne ya wanke mata fuska kallon yadda daddy yake ciwa ummah hadiza mutunci sabida hajiya rabi yasa kai yabarsu tsaye cike da haushi,.....ummah hadiza ta girgiza kai tana kallon hajiya rabi cikin takaici da tsana tace "yau kinsa d'an uwana ya mareni ko?"hajiya rabi tayi juyi tace "kwarai dagaske kuwa ninafi karfin in mareko da hannuna saidai insaka wanki ya mareki kuma burina ya cika babban burina ma ya sake cika tunda ya haramta miki zuwa gidan"wata yar kwalla ce ta cicciko a idon ummah hadiza,momy ta rukota "kiyi hakuri hadiza ninaja miki dik abinda dan uwanki yayi miki sanadina ne kika mareta amma ki kwantar da hankalinki Allah Baya bacci"ummah hadiza ta jinjina kai tace "karki damu zainab ta tsokalowa kanta tsuliyar dodo ne sai tayi danasanin saka d'an uwana ya mareni a kumatuna yadda ya mareni a kumatuna nayi miki alkawarin sai ya mareki nan bada jimawa ba dan nida kike ganina bakisan ko waceceni ba ko?fada da aljani babu dadi anzo inda nakeso amma sai na tabbatar da na rama abinda kikaimun sai nayi sanadin da kikabar gidan nan tare da tonuwar asirinki sai alhaji badamasi ya dakeki a tsakiyar titi a gaban kowa"hajiya rabi kallon ummah hadiza takeyi shekeke kamar zautacciya rike da kumatunta tayi wata dariya, "wanan dariyar sai ta zame miki kuka yan uwanki da kika kora kika gujesu saboda talakawa ne su zaki koma wajensu ki kwashi kashinki a hannu"hajiya rabi cikin zuciyarta wani tsoro ne ya kamata kallon yadda idanuwan ummah hadiza sukai jajir tayi ta kasa magana,muneeba ce ta fito daga sashenta taci kwalliya ta saka doguwar rigar abaya baka cikinta ya fito sosai yayi girma tana rike da kwankwaso daya hannunta rike da wayarta tana dannawa tana ganinsu ta sake canja tafiya tana yauki cike da yanga da kwarkwasa ta karaso wajen ta kalli ummah hadiza ta watsar sanan ta dubi hajiya rabi tace "meke faruwa a nan?kukai cirko curko kamar anyi mutuwa ummah?ko ana jimamin cusawa yaya yaseer matar aljan ne?"ta danyi dariya hajiya rabi ta sheke da dariya ummah hadiza tayi kwafa ta galla mata harara tace "ke kumafa?hardasu kaza acin danko an fada miki inba rashin husnah ba ke ance miki ko kallo kin ishi yaseer ne?me zaiyi dake?ina zai kaiki bayan ga wadda zuciyarsa ke mararinso da muradi?"muneeba ranta ya baci ta tabe baki zatayi magana hajiya rabi ta dakatar da ita tace "aiko soyayya ta kare akan muneeba tinda ga dansa nan a cikin muneeba yana girma idan baya sonta bazai bude kafarta ya shigeta ba"muneeba ta shafa cikinta tana sake turoshi ummah hadiza a kufule tace "wanan cikin da kuke takama dashi insha Allah sai kunyi kuka da hawayenku sai ta haifo dan aljani idan har husnah matar aljan ce ke kuma uwar aljani zaki zama" "aniyarki ta biki"ummahn muneeba tana ruko muneeba dake shirin watso rashin kunya nan suka soma hayaniya daddy ya fito yana ganin ummah hadiza ya zaburo"wai ba nace idan masifa ce zata kawoki gidana ki ficemun ba karki sake zuwa mai kike jira"ummah hadiza tace "ki jira ramuwar gayya kijira ranan da zaa koreki da kanyanki akai"momy ta ruko ummah hadiza cikin damuwa tace "kije wajen aikin nan da akasaki karki damu zan shigo nima idan nayi sallah"ta rukota tana kokarin fita da ita daddy ya daga murya "kema kidawo ki dibi kayanki ki bita ku zama kashin awaki"ummah hadiza ta fice momy ta shigo dakyar take taka kafarta tsabar bacin Rai hajiya rabi tace "anji kunya dai ana korar mutum yana likewa"kallonta momy kawai tayi ta dauke kai hajiya rabi ta ruko hannun muneeba sukai sashenta... ****** sautin bude kofar shiga parlor hajiya saude taji ta dauko kofin data hado tea ta fito da sauri turus ta ga yaseer tsaye taba binsa da kallo ta saki cup din hannunta cike da tashin hankaki bakinta na rawa tace "yaseer?inasu husnah?lafiya hatsari kukayi da kuka fita?"yaseer cikin rashin fahimta yake kallon momynsa hawayene suka soma zubowa daga idanuwansa ta d'ora hannu akai ta fashe da kuka "yaseer kayimun magana ina kannenka daka fita dasu da husnah da kukaje siyayya dazun?ina suke kunyi hatsari ko?aljanin ya sake saka hatsari kenan nafadawa husnah dama kaine ba Abraham ba sai tacemun wai bakai bane aljani ne"durkushewa Yasser yayi yana kukan bakin ciki wato mahaifiyarsa da matarsa da kannensa da aljani suke rayuwa basu saniba?kuka yakeyi ya kalli kayan jikinsa yadda suka fita hayyacinsu dakyar ya motsa bakinsa dake karkarwa kamar ana watsa masa ruwa yace "momy nine yaseeer wanda ya fita dasu husnah banibane aljani ne"dafe kirji momy tayi cikin tsananin tsoro tad'anja da baya tana kallonsa cike da tuhuma da furgici 'Aljani fa kace ban yarda dakai ba kaiba yaseer bane kazo ne kawai ka zautar dani kaine aljani"momy ta juya zata gudu yaseer ya rukota ta runtse idanuwanta gamm jikinta sai rawa yakeyi tana karanto adduoi yaseer ya tsareta da ido yadda take gumi ya tabbatar masa a furgice take sai adduoi momy ke zubowa ta saki wanan ta kama wanan cikin sanyin murya da dasasshiyar murya yace "ki bude idonki nine d'anki yaseer dik adduoin nan da kikayi nida aljani ne aida kin konani momy danki ne yaseer wanda ya dawo daga duniyar aljanu"ya fashe da kuka ya rike kafafuwanta,a sanyaye momy ta bude idanuwa ta tsura masa ido cikin ido kallonsa takeyi tanajin wani yanayi mai wuyar misaltuwa ta tsugunna ta ruko kafadarsa ta dagosa ta tsayar dashi ta kalli kwayar idonsa take ta tabbatar da d'anta yaseer ne tabbas yaserr din da suke gani a matsayin sa ba haka kwayar idonsa take ba ta fashe da kuka tace "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun wace irin masifa muke ciki?ace dama da aljani muke cudanya bamu saniba?yanzun gashi ya fita dasu husnah da su yusrah nashiga uku karya gudu dasu duniyar aljanu"hankalin yaserr ya tashi ya zube a kasa yana kuka kamar karamin yaro cikin damuwa momy kasa magana tayi takowa tayi ta karasa parlor ta zauna turus a kujera tana rera kuka..... rungumo yusrah tayi jikinta ganin bata numfashi jikinta ya kama rawa ya kallesu ta jikin mirror yayi murmushi husnah ta watsa masa harara tace "mugu kawai"ya juyo ya kashe mata ido yace "nine mugu husnah ni mijin naki kike cewa mugu kanki daya kuwa?"nusrah dake gefensa zaune ta juyo ta kalli husnah dake rungume da yusrah ta kara kallonsu cikin mamaki "Anty husnah meyasamu yusrah?"ta jikin madubi ya kallesu husnah ta dago ido tayi tozali da yadda idanuwansa suke ta kalli nusrah ta girgiza Mata kai tace "bacci takeyi"tayi ajiyar zuciya gudu kawai yake shararawa Allah Allah yakeyi ya shiga ya saukesu sakamakon yasan akwai matsala ganin zuhraliyya na bin su suna tsayawa a kofar gidan husnah ta rasa ya zatayi cikin ikon Allah tana motsa yusrah ta zabura ta rubtse ido ta kwalla kara jikinta na rawa"Anty husnah a ina mukene?yana tare damu?"ta radawa yusrah a kunne"shhhhh ki daure kinji babu abinda zaiyi miki aibake yakeso ba bake ya biyo ba banaso ya Gane kinga halittarsa"gumi ke karyowa yusrah ta kasa Bude idonta a haka ta fito yace "yadai lafiya yusrah?"ta girgiza masa kai "zazzabi nakeji" "zazzabi kuma?munfita lafiya kice kinajin zazzabi karmu shiga kisa momy taji haushina"ta kada kai kawai kirjinta bugawa kawai yakeyi, ta jikin mirror momy ta hangoso suna kwaso kaya wani kulllll taji cikinta yayi mata ta kalli yaseer dake zaune zugum zatayi magana suka shigo a tare wani shock yan biyu sukayi suna kallon yaseer suna kallon Abraham babancinsu kayan jikinsu Abraham ya hadiyi wani miyau ya waske yace"momy wanan fa?karfa ki yarda aljani yazo ya yaudareki"jikin momy ya kama rawa ta kasa magana yusrah kuwa take kamanninsa ya dawo mata ta yanke jiki ta fadi yaseer ya zabura ya karasa yana girgiza ta Abraham yayi murnushi yana kallonsu momy yace "babu yadda zaayi d'an Adam ya kalli aljani ko yaya ne ya zauna lafiya inda a halittata gaba daya ta kalleni da na tabbatar saidai mudawo da gawarta,tare nake rayuwa daku bakusan wayeni ba toni aljani ne"zabura momy tayi ta ruga aguje tayi daki nusrah ta rufa mata baya suka rufe dakin gamm sai rawar jiki sukeyi, mikewa yaseer yayi suna kallon kallo da Abraham murmushi yaseer yayi masa yace "muguntarka tana gab da zuwa karshe nayi maka alkawarin ni zan kasheka da hannuna" "idan baka kasheni ba ni kuma zan cika maka alkawarinka in kasheka in dauke husnah mukoma wata duniyar mu rayu yare kamar yadda na rayu da ita"husnah hawaye takeyi cikin daki ta dauko kwalbar maganin da malam ya bata dana ruwan addua ta fito a hankali take takowa ta kalli maganin ta budesa daidai Abraham ya kwalalo ido waje yana kokarin zuba masa mugunta ta watsa masa akansa zuwa fuskarsa ya juyo da sauri fuskarsa tana hayaki yake kallonta idonsa suka canja kala suna yin wani ruwa mai kamar mai jikinta ya soma rawa taji tsoro ta yadda kwalbar maganin kasa ta fadi tasssss hayakin da taga yana tashi a jikinsa da yadda fuskarsa ke salewa yasa ta furgita yaseer ya fizgota jikinsa ya rungumeta yana kissing gefen fuskarta Abraham tsaye hayaki na fita akansa cikin minti biyar yake bacewa a hankali suka nemesa suka rasa ajiyar zuciya yaseer yayi ya sake hadata da kirjinsa yana sauke wani irin numfashi lafewa tayi sosaiba jikinsa kirjinta na harbawa ta rufe idonta yadda kansa ke hayaki take gani ta bude tana kwalla yaserr ya Rabata da jikinsa ya share mata hawaye a hankali "meyasa kike kuka?"girgiza kai tayi tadan ja da baya "bashi bane ya saceka?ya tafi dakai yake zuwa nan a matsayinka"jikin yaseer ya kama rawa "inji dai be tabaki ba beyi miki komiba husnah?husnah kifadamun be kwanta dakeba"ta girgiza kai ta cije lebe "bai kwanta daniba yaya yaserr nagano shi waye su momy ne basu saniba"momy daga cikin daki takejin muryarsu sama sama tadan bude a hankali karar bude dakin yasa suka waiga a tare momy ta leko dakai ta jike da gumi yaserr ya sauke numfashi yace"momy ki fito ya fita ya tafi"a sukwane Momy ta fito tana waige waige "ka tabbatq?ohh ni saudatu yau nice da aljani ido da ido?"ta karasa wajen yusrah da take juyi a kasan tiles taki bude idonta nusrah cikin dimuwa ganin halin da yar uwarta take,ta shiga jijiigata "ki tashi yussy ki tashi baya nan'girgiza mata kai tayi tace"zan iya tashi amma sam banason kara bude idona a rayuwa"momy hankalinta ya tashi ta kalli yaseer ta karasa ta dau wayarta ta shiga Kiran malam ta shaida masa halin da suke ciki tana bukatarsa da gaggawa, "yaserr ka shiga dakin husnah kayi wanka ka sauya kayan jikinka idan malam yazo ya tafi saimu dunguma mutafi can gidan baban naku a sanar musu da komi daya faru ko?"ya jinjina mata kai ya juya zai tafi ya saci kallon husnah dake tsaye tsumu ya kashe mata ido yayi mata alamar ta biyosa,momy na kallonsu ta gefen ido ganin ta noke masa kafada yasa ta girgiza kai "husnah kije daki ki dan huta saiki jira yaseer ya fito ko ?"ta cije baki batason yiwa momy musu cike da kunyq ta juya tabi bayansa suka shiga dakin a tare suna shiga ya rufe kofa ya cire rigarsa ya zauna gefen gado ta tsurawa jikinsa ido gashin jikinsa a kwakkwance saidai dik yadanji ciwo tausayinsa ya kamata ta karaso ta zauna ta bayansa ta kwanto ta rungumosa yasa hannu yana shafa kanta "yadai husnah?menene?"cikin siririyar murya tace "bakomi"yayi murmushi hade da gyaran murya"yau a gidanmu zamu kwana ko?"ta noke taki magana dariya yayi kawai cikin damuwa tace "inajin tsoro"da sauri ya juya ya janyota jikinsa ya rungumeta yana kallon fuskarta "umhmm tsoron me kikeji?" "Abraham kagafa abinda ya samesa ina gudun ya dawo ramako"murmushi yayi mata ya shafa kanta yayi kissing lips dinta "babu abinda zaiyi miki kinji Allah na tare damu ko?"ya shafa kanta "muje muyi wanka tare"tana kauda kai tana dariya ya ciccibeta ya zare rigar dake jikinta yayi toilet da ita tana dukansa a kirji ***** "muneeba girman wanan cikin naki nifa yana bani tsoro"cewar hajiya rabi tana kallon muneeba wadda ke zaune ta mimmike kafa a dakin hajiya rabi, "ummah tsoro kuma kika sani ko yan biyu ne?" gauron numfashi hajiya rabi ta sauke tace "tou ina fatan biyun ne inaso dai aje asibiti a tabbatar da zaman cikin nan inaso ki haifowa yaseer kyakkyawan saurayi mai kamadashi" kasa da murya muneeba tayi "momy amma fa kinsan dai yadda aka samu cikin" "shhhh yo ai ya tabbatar mana da d'an na yaseeer ne koda ya kasance shi ya kwanta dake ai yasa miki dan ne daga jikin yaseee"murmushin farin ciki muneeba tayi tana shafa cikinta..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFEBA* 07042277401 08036953516 *SLIMZY*✍🏻 41 rungume da husnah yaseer ya fito daga wanka ya kwantar da ita akan gado yace"karki taso ki jirani nine zam shiryaki da kaina kinji?"ta turo baki cike da shagwaba tana kokarin tashi yace"wai ba nace kada kitashi ba ki jirani nine nam zan shiryaki da kaina"husnah tayi murmushi ta koma ta kwanta ta lafe yana tsaye Gaban mirror ya shafa mai a wajen da turaren daya gani juyowa yayi yace "kigafa ba wani kaya gareni a nan ba" "ga kaya nan kamar jallabiya naga an ajiye kam gado"kallon jallabiyar yayi hade da murmushi yace "momy kenan wanan jallabiyar tana ajiye da ita kenan gashi yau zan saka"ya dauka yasa tayi kuri tana kallonsa ta lula duniyar tunani,meyasa ta kasa daina tunaninsa?bayan har yanzun akwai soyayyarsa a zuciyarta?tunowa da yadda ta watsa masa ruwan magani tayi furgigit ta furgita ta tashi ta zauna kansa hayaki yakeyi yadda taga fuskarsa tayi hankalinta ya Tashi yana tsaye yana lura da yanayinta ya girgiza kai ya dauko man shafawa ya zare towel din daya nad'eta dashi tayi saurin kare kirjinta "ka rufeni nidai ka rufeni kunya nakeji'tace cike da Yanga yadda tayi da bakinta ya dauki hankalinsa yasa hannu ya cire hannunta daga kirjinta nonuwanta ya kalle dik sun tasa sun dan kumbura ya zaro ido waje yace"husnah?meyasameki?"da sauri ta bude ido tana kalle kalle ta kallesa bata ganeba yace "kalli yadda kirjinki suka cicciko suka kumbura"turo baki tayi ta kauda kai idonta suka ciko da hawaye "nima haka na gansu"ya jinjina kai zucuyarsa cike da furgici kardai aljanin nan yazo ya tattaba masa mata,tsaki yayi ya shafa mata man sanan ya dauko mai da akabata na magani ya shiga shafa mata take taji zucuyarta na Tashi warin turaren ya bugi hancinta ta soma yunkurin amai ya rukota "sannu sannu husnah sannu kinji menene meyasameki?"ta girgiza kai a wahale tace "amai nakeji amma ya kwanta"tausayinta ya kamasa kardai malaria ce ta kama husnah yasan akwai sauro kwanakin nan wardrobe ya bude ya ciro mata kaya ya mika mata ta karba tace "brezia ta"kauda kau yayi "bazakisa ba saboda dubi yadda suka kumbura haba meyasa zasuyimun hakan bayan yau zanyi wasa dasu"ta hararesa ta zura rigar ya kurawa yadda breast dinta suke a tsaitsaye kamar tasa brezia ya shagala da kallonta yaji knocking tsaki yayi "wanene?" "momy tace ku shirya ku fito gaba daya ga malam yazo"ya girgiza kai ya rukota sai kafkaf yakeyi da husnah tana yatsina fuska ta yane kanta da gyalen abayar datasa suka fito fuskarta tayi wani iri momy ta tsareta da ido har suka shigo parlorn, malam na rike da kan yusrah yana tofa mata addua a idonta suka zauna sai sambatu takeyi "yanzun malam zan daina ganinsa?"yusrah tace cikin damuwa, "inshaaa Allahu zaki daina ganinsa dama bada nufi yaso kigansa ba kuma ba halittarsa gaba daya kika ganiba yanzun bude idonki kifadamun kina ganinsa?"a hankali yusrah ta bude idanuwanta da sukai jajir malam ya tsareta da ido "kina ganinsa?" "bana ganinsa"tace tana girgiza kai, "tou Alhamdulillah, hajiya yanzun abu nagaba shine yadda zaku tsaya ku jajirce musamman yaseer dan nasan tabbas wanan aljanin be tafi gaba daya ba zai dawo kuma dawowar da zaiyi bazaaji dadiba saidai idan har yaseer ya rike wuta sanan kamar yadda yayi alkawarin kashesa yadda kikace ya kashesa idan ba hakanba shi zai cika alkawari akansa dan yadda yakeson wanan yarinyar ko uwar data haifeta ce zai kashe "gaban momy ya fadi ta kalli yaseer cike da damuwa ta hadiyi wani miyau makwat...."yanzun malam menene abunyi" yayi shiru ya sauke ajiyar zuciya yace "Abunyi guda daya shine su shiryawa daukar fansa yaseer kansa ya rinka amfani da magungunan husnah idan ba hakaba kuskure daya zaiyi asamu matsala tinda kinga yanzun ba tare zasu rinka wuni gida ba zai rinka shiga jikin yaseer yazo yana mata abubuwa wanda zai kawo matsala a auren" yaseer jiki a sanyaye ya kalli husnah itama ta kallesa ta sunkuyar da kanta cike da takaici momynta dik ita ta jefata cikin wanan halin gashi ya fada da kansa sanan a zaman da tayi tare da momy ta fahimci yadda takeda mugun sakaci akan abubuwa hawaye suka cicciko a idonta idon yaseer na kanta yana kallom kirjinta gaba daya ya kasa sukuni daya kalleta yakejin wata shaawa na taso masa ya shagala wajen kallonta bemasan malam na masa magana ba saida momy ta daka masa tsawa "kai yaseer meye haka?ana magana kana kallon husnah kamar yau kafara ganinta kajimun iskancin banza"ya sunkuyar da kai yana sosa keya "amm momy banjiba" "dama ina zakaji hankalinka nakan jar fata?tou yau nima na huta da rashin kunya wanan fitar da zamuyi zuwa can yau ake bikin tariyarku"wani farin ciki ya lullube yaseer sai faraa yakeyi malam ya basa wani magani yayi masa bayani tare da yin hayaki a gidan kafin husnah ta tare momy tayi masa godiya ya tafi suka mike a tare kallon kayan da Abraham ya siyawa husnah sukai suka fara kallon kallo momy ta dubi nusrah tace"daukar wanan kayan zakuyi muje waje a dire mai a bolar kan hanya nasan zai hadu da ita a can ya diba ya kaiwa budurwarsa aljana"nusrah saida ta guntse baki dariya ta taso mata tanata murmushi tana kallon momy "murnushi kikeyimun kenan?"ta girgiza kai "momy nifa bazan iya daukan wanan kayan ba nasani ko yana ciki ma" momy tace "ohh anan zamu barshi kenan ko?yadda zaizo ya baje kolin sa a gidana ga kayansa to dauka zakuyi"nan aka soma muhawara husnah na tsaye gefe ta tako zata taba kayan yaseer ya fuzgota "ke kina hauka ne zaki taba kowa yaki tabawa ai ko kowa zai taba ke bazan bari kitaba ba"ransa a bace yake maganar ta sadda kanta kasa, "ku mutafi abar kayan in zamu dawo zamu biya mutaho da malam nida yusrah sai yayi saukar alkurani a daga kayan"momy tayi gaba tana gyaran gyale yusrah a tsorace take har yabzun komi sanyi sanyi takeyi suka fita a tare suka rufo kofar shiga sashen tare suka dunguma a dayar motar yaseer dake gidan suka fice.... ***** innah ce da sauran kannen daddy suka sauka a gidan cikin farin ciki momy ta karbesu ba zata sukai mata dan batayi tunanin biki zayi karamin biki don tarewar husnah da yaseer ba, "wai nikam har yanzun angon nawa bezo bane? inaso yazo ya zaba koni ko husnah ko mai waccen cikin kamar kwallo"ummah hadiza ta sheke da dariya tace "innah kenan so kike ki daukar mana magana ko kinsam cin mutuncin da rabi tasa mai gida yayi mun kuwa?"innah tadan ja da baya tana kallon ummah hadiza shekeke cike da son karin bayani ganin haka ummah hadiza ta gyara zama momy ta tabata ta girgiza mata kai alamar kada ta fada ta kauda kai "kyaleni zainab nafada gara tasan cewa danta ya kusan kwarkwancewa"nan ummah hadiza ta kwashe komi ta fadawa innah salati kawai innah keyi muniba ce ta fito daga sashen mahaifiyarta da Anty sadiya ganin taron jamaa yasa tayi turus tana kallonsu daidai innah tayi dariya cike da tsokana tace "au bazaki gaisheniba muneeba?ko har yanzun kishin kikeyi dani?dama kin gaisheni mun hadewa husnah kai dayafi dan na tabbatar idan ta tare yau kema da akayimun kishiya dake dena yayinki zaiyi"hajiya rabi ta fito tana fad'in "me kukeyi baku tafi ba inace tace batajin dadi ne?"muniba idonta ya cicciko ta kalli hajiya rabi tace "ummah Ashe bikin tariyar husnah akeyi?"gaban hajiya rabi ya fadi dik dauka wasa akeyi tayi ta kalli cikin parlorn momy ta hangi mutane zazzaune anaya ciye ciye, "au bakisan yau kishiyarki ke tariya ba ina mijin naku?ko be fada miki ba?"ana haka su yaseer sukai sallama a tare suka shigo da husnah suna gaba momy da yan biyunta na baya wani kallo muneeba tayi musu lokaci daya taji wani abu ya caki zuciyarta kamar mashi DUHU ta soma gani kafin daga bisani ta saita natsuwarta innah kuwa cikin rawan jiki tq tashi tana kokarin gyara daurin zani tace "yauwa Alhamdulillah gashi nan ma mijin namu yazo kai yanzun haka akeyi ashe muniba batasan yau ake tariyar amaryarta ba?"rasss gaban yaseer ya fadi ya kalli muniba ya kalli cikin dake gabanta take yaji wani yarrrr idonta cike da hawaye hajiya rabi tace "kayi magana mana?inace ko dazun ka kwana gidan nan ka fita ashe fitar dakayi zuwa kayi dauko matarka"momy dake gefe tsaye lokacin tace "au bakusan fa da aljani kuketa rayuwa kwana da kwanaki ba,to ba Yaser bane wanan shedanim aljanin ne yake zuwa a matsayin yaseer"wani jiri muneeba taji yana kokarin kadata ta dafe kirji dama aljani take runguma tayi baya zata fadi da sauri yaserr ya rukota tare da Anty sadiya ta kara narkewa kawai ta fashe da kuka kamar jira takeyi, hajiya zainab ce ta fito daga daki tana fadin "Aljani hajiya saude wallahi jikina ya bani ba yaseer bane nadai kasa gasgata cewar bashi bane din innahlillahi wa innah ilaihi rajiun ashe mun auna arziki sace yaseer din yayi kenan?"momy tace "mu Shiga daga ciki"ta kalli Yaseer ta watsa masa harara tace "ah sh a cikin mutane take shigewa jikinka kamar wata mage?ko akanta aka somayin ciki ne?ka kaita daki ka dawo yanzun yanzun banson rashin kunya"jikin yaserr na rawa ya rike muneeba tare da Anty sadiya suka wuce sashenta hajiya rabi kuwa ta cika famm kamar zata fashe tsananin bakin ciki yasa ko ganin gabanta batayi haka ta nufi sashenta, suna shiga sashensu yayi bedroom da ita narkewa tayi a jikinsa ta soma rera kuka shafa kanta yakeyi cikin sigar lallashi "kukan me kikeyi?baganiba nadawo inda bandawoba ina duniyar aljanun fa?"ta girgiza kai ta share hawayenta "Alhamdulillah tunda ka dawo amma yanzun yaseer haka zamuyi rayuwa tare da aljanu?tarewa da husnah yanzun ba karamin masifa bane"Hade rai yayi yace "karki sake kiran husnah masifa kinji nafada miki idan ba haka ba zan sassaba miki akan me?don kawai kaddara tasameta"kuka ta fashe masa dashi "aini nasan baka sona tuntuni dama ita kakeso nasan zan fuskanci bakin ciki nasani"shiru yayi jiki a sanyaye ya shafa sumar kanta gumi ne kawai yake karyo mata kishi yake hangowa karara a kwayar idanuwanta yace "ki kwantar da hankalinki kinga ga abinda kike tare dashi yanzun idan kika tada hankalinki kinga wani abu zai sameki da abinda kw cikinki"cike da shagwaba ta tura baki tace "to ba kai bane yanzun shikenan bani kadai gareka ba bansan yadda zanyi da kishinkaba mijina ina tsananin kishi akanka"fuskarta ce yake gani tamkar husnah irin wanan shagwabar takeyi masa wanda ya fahimci cewar nature dinta ne shagwaba yayi nisa cikin tunani ta bugi kafadarsa tace "kayi shiru" "yi hakuri husnah"ta kallesa da sauri ya dinke bakinsa wani kallo tayi masa ta juya masa baya yana kokarin janyota yaji wayarsa ma ringing ya duba momy ce be dauka ba ya barta ya fita, yana fita ta mike ta zauna tayi wata ashar davsauri sadiya ta shiga dakin tana jijjiga kai "tabbas sai kin shirya muneeba sai kuma kin iya kissa dan naga an juyawa yaseer kwakwalwa"muneeba ta kasa magana tsananin tashin hankalin da take ciki.... ***** tsaye suke a zagaye da Abraham tunda ya dawo duniyarsu baya magana dik maganar da baba da mama sukeyi masa fuskarsa ce take fidda wani abu kamar mai bakinkiirin dik shedar wuta a jikinsa musamman wuyansa ya dago kai ya kalli mahaifiyarsa da nad'in mayafin dake kanta dakyar ya bude baki cikin wata irin murya mai ban tsoro yace "HUSNAH..... yau husnah da kanta ta zubamun abinda zai cutar dani?"wasu hawayene na jini ke zubowa daga idonsa dake fidda wani mai mai har har yanzun hayaki ne ke fita akansa, daga gefensu wata dattijuwa ce baba kande tace "Abraham ka kasa hakura da husnah ko?husnah ba jinsin ka bace dikda na tausaya maka nasan irin yadda ka nuna mata soyayya amma ka duba kaga yadda wadanan biladama suka kona ka"ya kalleta tana tsaye da sanda a hannunta jikinta na kyarma saboda tsufa yaceb"husnah ina sonta ina tsananin kaunarta nina reni husnah nine na tseratar da ita daga shedanum aljanu lokacin da mahaifiyarta ke kwantar da ita a daki ita kadai lokacin nake zuwa nake wasa da ita harta shiga raina husnah tana sona" "bata sonka Abraham inda tana sonka bazata taba konaka ba amma kuma wanan karon bazan hanaka daukar fansa akan wanan bil'adamar ba"jinjina kai Abraham yayi tare da wata kuwwa mai karfi saida iska ta tashi cikin dajin bishiyoyi ke kadawa da ganyayyaki yace"saina koma gareta bazan barta haka ba zan dau fansa akanta sanan wanan abun dake cikinta sai ya zama nawa"jinjina kai mamah tayi cikin tausayawa suke kallon yadda fuskarsa tayi kwanciya yayi a kasa saida kasar wajen ta girgiza iska ce kawai take tashi yana dafe da kirjinsa idanuwansa a rufe rufff wanan hawayen na jini nabin gefen fuskarsa cikin tunani yake ita yake gani lokacin da take watsa masa ruwan magani akansa jikinsa na salubewa....tunowa da yadda take tarairayarsa da tsananin kauna da soyayya lokacin da take duniyarsu tunowa da yadda suke kwanciya suna farantawa juna rai yayi yadda take shagwabewa idan tanason abu.....kuka yakeyi jikinsa na karkarwa zuhraliyya ce a gabansa besaniba kallonsa takeyi cikin tausayawa ya bude idonsa yana kallonta tana kallonsa yace "ki kwasarmun kayana dake gidan da nayi rayuwa da husnah ki kai gidan husnah Sabo"cikin damaucewa take kallon yadda jikinsa yayi amma hankakinsa na kanta?tayaya zata dumfari gidansu husnah bayan ga kunar dake jikinsa?bacewa yaui bata gansa ba tana waige waige ina yaje?" dakin hajiya saude ta dira kayan na inda suka ajiye kallon kayan kawai yayi suka bace ya zarce gidansu husnah da yaseer inda zasu zauna yana shiga gate din yana bin ko ina da kallo yana jinjina kai a hankaki rayuwarsa da ita yake tunawa yana kokarin Shiga ta bango ya kasa dik yadda yayi sakamakom karatun alkurani da yakeji yana tashi a gidan, momyn husnah ce ta dibo maganin da hafeez ya kawo bayan yaseer ya shigo su hajiya hafsat suna masa fada tace "yauwa ga wani magani nan sa hafeez ya kawo ya tabbatar mun inhar Tasha sun rabu da aljanin nan" "hafeez kuma momy?"Yaseer yace yana maida hankalinsa kanta cikin kishi yace "ban amince tashaba ai nine mijinta yanzun idan tasha ta warke shikenan fa ya zama shine sanadin rabuwarta da aljanin can bayan nine nayi alkawarin kashesa"cikin takaici yake maganar hajiya saude ta karbo kofin dake hanmun momy ta mikawa husnah dake zaune gefe ta tankwashe kafa ta lula tayi nisa cikin tunanin Abraham, ummah hadiza ta ciro turaaren da hajiya saude ta bata shigowarsu tace"karbi wanan maza nasa akai rushi gidan kaje kasa turare"ya karba yana kallon sashen da husnah ke rike da kofin magani ya fuce cikin takaici..... ***** muneeba kuwa tsaye tayi rike da kwankwaso tace "nasha alwashin Bazan taba bari yaseer yayi rayuwat jin dadi da husnah ba ke yau din nan ma bazan bari ya kwana tarw da ita ba"sadiya ta jinjina kai tace "dakyau haka nakeso"..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFEBA* 07042277401 08036953516 *SLIMZY*✍🏻 42 A hankali yaseer ya tura kofar gate dinn cikin gidan yana bin ko ina da kallo hannunsa dauke da rushin wutar da ummah hadiza tasa aka bashi tsaye yayi jin kamar ana binsa a baya ya waiga bega kowa ba cikin rashin tsoro da dakewar zucuya yace "waye?"wata murya yaji mai ban tsoro ana magana ko ina na cikin gidan na amsawa "waye kake tambaya?mai gidan ne a cikin gidan ai kasan ko waye kuma kake tambaya"yaseer yayi shiru yana kalle kalle shiru babu kowa bega kowa ba tabbas yasan ko waye jikinsa nadan tsuma ya tattaro natsuwarsa ya ajiye yace "au ka fito ne mukara?ko kazo makasarka ne?"dariya Abraham ya sheke da ita yaseer ya hadiyi wani miyau da dauri ya dire rushin wutar kasa ya mike tsaye yana laluben cikin aljihunsa yana kokarin ciro magani yaga kaskon rushin wutar na yawo a gabansa kamar a hannun wani yake amma baya ganin kowa haka yake shawagi cikin gidan yaseer sakin baki yayi yana kallon siddabarun da akeyi masa ta bayansa yaji mutim yayi saurin juyawa bega kowa ba nan take yaji wata dariyar saidai ba muryar da yaji bace ta dazun wata muryace ko tantama babu ta macece yaji tana fadin "bil'adama akwai tsoro da karfin hali yafaji tsoro yaya"kyalkyalkyal yaji anyi dariya gumi ne ya karyo masa ya soma karanto ayatul kursiyyu da karfi yana kallon ko wani bangare na gidan yana karantawa gidan ya soma juya masa kici kicin kwace turaren maganin dake hannunsa akeyi cikin azama ya kwace hannunsa ya tofawa sashen dayaji an rike hannunsa ayatul kursiyyu da sauri aka saki had'e da tsaki idanuwansa jajir ya nufi kofar shiga sashenta da sauri yaja da baya ganin kayan da suka baro a gidan momy ajiye a wajen ya leka cikin ledar kirjinsa na harbawa yaga tabbas kayan ne daga bayansa yaji ance "kayan da kuka bari can ne natahowa da matata shi babu wanda ya isa ya rabani da matata"yaseer ya jinjina kai cike da jarumta ya shiga parlorn komi ya tsaru a cikin gidan sosai dakin yayi masa kyau karatun kurani yaji yasa yayi ajiyar zuciya kila dalilin dayasa baa shiga da kayan ba kenan ya mike kawai ya fito kicibis yayi da mutum agabansa ya daga ido Abraham ya gani tsaye a gabansa cikin suffar daya saba ganinsa saidai jikinsa a kokkone yaseer ya hadiyi wani miyau mai kauri yaceb"mekazoyi nan?kunar taka harta warke kazo ka kara samun wata?"jinjina masa kai yayi yace "bata warke ba kuma bazan bari ta warke ba bazan taba iya nisantar husnah ba"yaseer bece masa komiba ya gifta kamar zai wuce ya karanto adduoi ya tofa masa take ya bace ya rufo gidan ganin kaskon turaren a gefe ya fadi ya fashe ya rufo gidan ya fito da sauri ya nufi cikin gida, tana zaune cikin mutane ana hira ya shigo "yaserr ina kaskon kasamu saka turaren kuwa?"ya girgiza kai "ah ah bansamuba saidai na tarar da kayan da muka baro gidan Momy an kawo sanan wanan aljanin ya fitomin yanzun haka munyi artabu dashi kamar ma yanzun bashi kadai bane"cikin damuwa yakeyin magana momy tace "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun ni saude wace irin masifa ce wanan?daga wanan sai wanan aljanu kamar ibilisai?"ta dafe kanta ummah hadiza ta yunkura ta mike "bani maganin"tace cikin dakewa,ya mika mata maganin a sanyaye tace "Bari naje nasaka yanzun zan dawo"yusrah da nusrah sukai tsuru tsuru cike da tsoro ummah hadiza ta fice momyn husnah kuwa dafe kai kawai tayi cike da damuwa ta dago a zabure tace "husnah ina maganin dana baki kisha yanzun?"yaserr ya kalli momy wato dai sun dage sai husnah tasha maganin nan?husnah ta dauki kofin a sanyaye "gashi nan"ta nunawa momy ta kallu yaseer taga ransa a bace kasa sha tayi batason bacin ransa musamman yadda ya kafeta da ido hajiya saude ta saci kallom yaseer ta taso Kamar zata fita ta ruko husnah ta karbi kofin "oya shanyeshi maza maza kafin ranki ya baci wato bazakisha ba saboda mijinki ko?"haka husnah ta kwalkwale ruwan maganin sauran momy ta zuba a hannunta ta shafe fuskarta dashi aiko husnah na gamasha wani jiri ya soma daukarta dakin taga yana juyawa ta mike tsaye ta dafe kanta tana binsu da kallo tayi kasa ta yanke jiki zata fadi momy ta rukota da sauri yaseer jikinsa har rawa yakeyi "kingani ko momy kingani ko shiyasa banaso Tasha maganin nan ko kadam yanzun kinga abinda ya faru bakusan maganin menene ba ko maganin da zai kasheta ne ma oho"momy ta kalli yaseer a fusace "rufemun baki dalla can kishi ya rufe maka ido na tabbatar wanan maganin aiki zaiyi tunda har ta soma ganin jiri"hajiya hafsat kawai momyn husnah suka kama husnah a hankali suka shiga ciki da ita aka kwantar da ita momy ta bubbude windows din cikin dakin, momy ta zauna gefen gado innah dake sallah,Allah Allah takeyi ta idar cike da jaraba tace "dom meyasa mijinta bayaso zaku bata magani?bakusan a hausance idan mijin mutum bayason Abu aka bashi sai wani abu ya samesa ba?yanzun gashi nan ai yarinya ta yanke jiki ta fadi "hajiya saude tadan canja fuska "haba innah don meyasa zakice haka?dan Allah kada ku camfi wanan maganin zata samu sauki"innah tace "tabbas wani abu yasamu jikata kabiru xan fadawa bazan yarda ba"ta koma gefe ta tankwashe kafa yaseer kuwa ya kawo wuya cikin tsananin bacin rai yake zuciyarsa ke ingizashi yaje yasamu hafeez yaji maganin menene wanan ya bada?ficewa yayi momy na kiransa be saurareta ba ya fice daga gidan,kicibis yayi da Anty sadiya "dama kai zanzo in sama Nace ko zaa kai muneeba asibiti jikin nata yaki gata can a daki amai kawai takeyi tacemun ko gani batayi saboda yadda kanta keyi mata ciwo"shock yaseer yayi a tsaye daidai nan ummah hadiza ta shigo da kaskon wutar tace "lafiya naganku tsaye a nan?" "ummah muniba ce batada lafiya wai tana ciki amai takeyi da ciwon kai ko gani batayi"tabe baki ummah hadiza tayi tace"kissa dai"yasa kai ya nufi sashen muniba sadiya tayi dariyar mugunta tace "kissa ai bakuga komiba ma sai ya kasa angwancewa da matar aljan tukunna"tasa kai ta nufi sashen hajiya rabi... ummah hadiza na shiga dukkansu suka zuba mata ido cike da mamaki kallonta sukeyi daga sama har kasa kowa na mamakin yadda taje ta dawo momy tace "hadiza kinsamu saka turaren kuwa?"jinjina kai tayi tace "nasamu sakawa mana naje inajin surutai a dakin amma haka nasaka,ina hanyar dawowa naga sadiya da yaseer"ta labarta musu abinda taji babu wanda yayi magana, hajiya hafsat na tallabe da husnah idanuwanta a rufe ruff duhu take gani cikin sanyin jiki hajiya hafsat ke shafa kan husnah tace "husnah bude idonki kifadamun ya kikeji yanxun"ta bude idonta tangaras bata ganin komi ta dago fararen idonta tace "banajin komi"ta yunkura ta mike Abraham na cikin dakin yana tsaye gabanta ya kasa karasawa Kusa da ita gaba daya ta canja masa dik yadda yaso ta gansa bata ganinsa tsaye yayi yace "husnah yanzun kin zabi rabuwa dani akan ki zauna da wani kin karya alkawarin da kikamun kenan?"hannu tasa ta toshe kunnuwanta jin sautin wata murya a kunnenta hajiya saude ta shigo "yadai husnah"cikin tsoro da wani yanayi tace "momy wata murya nakeji wai na karya masa alkawari momy kuma ni bansanshiba" "baki sanniba husnah?nine mijinki Abraham ni din ne baki sanniba?"ta zabura tana waige waige cikin tashin hankali tace "momy kinji Yana cewa wai bansanshiba shi mijina kinjifa nifa bansan wayeba momy tsoro nakeji ina yaya yaseer?"ta jefowa momy tambaya hannu momy ta daga sama tace "Alhamdulillah "suka kallu juna da hajiya hafsat sukai murmushi alamu sun nuna husnah bata ganin Abraham sabanin da sanan yadda take cikin damuwa ya tabbatar musu da maganin datasha ya batar mata dashi daga tunaninta tasamu mantuwa, ummah hadiza tace "ku fito kuyi haramar rakamu nida diyata amarya da husnah kunga Garin yana had'a hadari kar ruwa ya tsareku,husnah tashi ga gyalenki"ta mika mata babu musu ta karba"Abraham yana tsaye wasu hawaye ke zuba a idanuwansa husnah bata ganinsa? muryarsa kawai takeji dik soyayyar da husnah keyi masa yanzun shikenan bata ganinsa jinsa takeyi shima ta mance dashi?ya bace daga dakin momy suna fita tayi sujadar godiyar Allah yanzun shikenan husnah yau zata tare da yaseer?abinda suka dade suna jira?ta shige dakinta suna kokarin fita hajiya rabi ta shigo gidan harajan majaran kamar an korota suna rike da ita suna adduoi aka shiga da ita.... ***** muneeba ta makalkale yaseer cikin kissa da shagwaba kukan shagwaba take zuba masa dik yadda yaso ya zare jikinsa ya tafi taki barinsa satar kallonsa tayi ta kalli lemon data hada masa da kwayar da sukasa ciki "tin dazun nake cewa gashi kasha kaki ko dan yau amarya zata tare?"ta kwanta a kirjinsa gashin kanta ya hargitse tamkar mara lafiyar gaske "ba haka bane muneeba itama wadda kike maganar batada lafiya gatacan kwance kuma nazo wajenki kinamun korafi umm?yanzun kisha magani ko na kaiki asibiti"ta faki idonsa cike da shagwaba ta fizgo kansa ta hade bakinsu waje daya ransa ya baci sosai mutumin da beda lafiya yake wanan abubuwan ga halin da husnah ke ciki ya janye ta fashe da kuka hawaye biyu biyu ya kalleta yadda ya rame ves ce jikinta cikinta ya fito haihuwa kamar kanka fita yadda cikin yayi girma ya shiga share mata hawaye "ya isa ki daina kuka ina sonki banason abinda zai sameki ko kadan kinji?"ya gyada mata kai tasa hannu ta dauko glass cup din tayi narai narai da ido "yanzun ko abu na baka ma baka karba yaushe rabon da kaci wani abu nawa bayan da aljani naketa rayuwa bansaniba"yayi ajiyar zucuya yace "shikenan bari yanzun zansha kawo banason rigima inace idan nasha dai shikenan?"ta gyada masa kai ya karba yasha murmushin mugunta tayi ya shanye tas ya dire cup din ya tsareta da ido tadan muskuta zata Tashi cikin yanayi na ciwo tace "washhh cikina"tana yarfa hannu "menene kuma cikin ne ko muje asibiti?"wani Abu yaserr yaji yana fuzgarsa kansa na juyawa biyu biyu yake gani nan da nan idanuwansa sukai jajir idonsa har rufewa yakeyi tsananin yadda yake ganin jiri da bacci ya koma yw zauna yaraf, ta dan gyara zama cike da kulawa tace "yadai?"yace "bacci nakeji sosai gashi na baro husnah"yana hamma yayi maganar ta miko masa pillow "akwai mutane a tare da ita ina ganin kadam kwanta kafin su watse"ya jinjina kai ya karbi pillow yasa ta bayansa ya kwanta ko minti biyu beyiba bacci yeyi gaba dashi tayi murmushi ta mike tana kallomsa ta cije baki "badai rawar jiki kakeyi ba?zakaje ka angwance da matar aljani wadda kake tsananin so kana Wani rawar kafa sai kaje"ta ciro wayarta cike da farim ciki ta turawa Anty sadiya tex, su innah a tare suka fito dasu hajiya saude motocinsu na wajen gate iska kawai ke kadawa hadari yayi bakinkirin ta dubi ummah hadiza tace "tou ga husnah nan kisa ido maganinta Dan Allah sanan wanda yake hannun mahaifiyarta kije ki karba ya koma hannunki dan alamu sun nuna zamuyi nasara inata kiram yaserr baya dauka fatana dai ba gidansu hafeez yaje ba dan ba hankali garesa ba zan kirasa daddare inja masa kunne" "insha Allah zan kula da husnah kamar yadda zan kula da yar dana haifa ai husnah yata ce gaba da baya"sukai sallama dasu innah itada nusrah suna daga musu hannu nusrah cike take da kewar yar uwarta databi momy suka juya suka shiga cikin gidan, husnah na daki taji kamar motsi a kitchen tadan sa kai ta leko tace "wanene?"shiru bataji kowa ba jim ana wasa da ruwa ta diro daga gadon ta shiga kitchen din inuwar mace tagani dishi dishi ta murza idonta ta bude bataga kowa ba ta waiga su ummah hadiza suka shigo"yadai husnah?me kikeyi a nan me kike bukata" "motsi naji ummah hadiza shine na fito naga inuwar kamar mutum tsaye na karaso banga kowaba kingani"cike da tsoro take maganar idanuwanta suka cicciko da hawaye rukota ummah hadiza tayi zuwa daki "karkiji tsoro da kinji motsi kice hasbunallahu wabniimal wakeel"ta gyada mata kai tace "kidaina lekowa in kikai magana kikaji shiru,ta sunkuyar da kai tanaso ta tambayi ummah hadiza Yaser ta kasa cike take da kunya tunaninsa takeyi tun dazun tanaso ta gansa tsananin kwadayi takeji yazo ya siyo mata abu tarasa inda zatasa kanta kwantar da kanta tayi a pillow yana can tare da matarsa kenan?ta dago kai ta kwalawa nusrah kira da sauri ta shiga dakin taga husnah shabe shabe da hawaye tadan tsorata "lafiya kike kuka?" "kiramun yayanki a abunda kike kiransa"dariya taba nusrah waya takeso tace tsananin shagwaba da yayi mata yawa nusrah na dialing wayar Yaser akace mata a kasge, "nusrah ki zauna da husnah bari nashiga gidan can wajen zainab na karbo magani naga dare ya somayi magriba kar ruwan nan ya kece ko?"tace "toh"ta fice, Cikim farin ciki sadiya ke labartawa hajiya rabi plan dinsu nasawa Yaser kwaya a abunsha hajiya rabi ta gyara tsayuwa tace "kai nayi matukar farim ciki kinga dik rawar duwawum nan da sukeyi nasan cewar yaseer a dakin muneeba zai kwana kinga nan zasu tabbatar bason renom aljanu yakeyi ba"suka sheke da dariya "wai Anty dazun ina kikaje?" 'umhmm gidan boka naje yanzun zam aiwatar da abinda ya bani ya tabbatarmum in zuba abin nan a cikin abincin hajiya zainab dana badamasi da sumci shikenan"suka sheke da dariya sadiya tayi kasa da murya tana dariya kasa kasa tace "shiyasa kike makale a kitchen?"ta jinjina kai ummah hadiza ta shigo jin taku da sallama daga gate sadiya ta fice tayi sashen hajiya rabi ita kuwa saurarawa tayi taji kamar ba nan bane ta wawwaiga babu kowa ta fito da maganin har ummah hadiza ta gifta ta dawo ta tsaya tsaye tana kallom hajiya rabi tana zuba magani, Abraham ne ya sauya kamanninsa sak ya koma hafeez ya shigo gidan cike da kudirin karbar maganin da hafeez ya kawo sallama yake dokawa shiru ya dan tsaya yadda hafeez keyi daga window momy ta hango hafeez tayi saurin daukar hijab ta nufi hanyar fitowa..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BANYAFEBA* 07042277401 08036953516 *SLIMZY*✍🏻 43 tsaye momy tayi tana kallon ummah hadiza da ta tsurawa hajiya rabi ido ganin inuwar mutum yasa ummah hadiza juyowa nuni tayi mata da tai shiru "shhh kiyi shiru karkice komi"tayi shiru ta had'iyi wani miyaun bakin ciki yau ta tabbatar da hajiya rabi asiri tayiwa daddy ummah hadiza ta tako a hankali ta karasa ta ruko hannun momy su shiga daki Momy ta yafito Abraham dake tsaye yana kallon komi tace "taho hafeez na ga shigowarka ai shiyasa ma nataho dakaina nace bari nazo barka da zuwa"a hankali ya tako ya shigo ya tsugunna har kasa "momy barka da yamma"ya sunkuyar da kai ummah hadiza ta tsaresa da ido haka kawai jikinta be bata ba yuwwww taji juwa na neman kadata ta jingina da jikin kujera, "da magribar nan ga hadari hafeez ka kamo hanya ka taho?"ya jinjina kai yana wasa da makullin hannunsa yacev"momy dama akan maganin nan ne dana kawo nace bari inzo in karba ashe bana husnah nakawo ba na kanwata ne dama biyu na karbo maganin" "toohhh hafeez gashi anbawa husnah hartasha kardai akwai matsala"ya jinjina kai ya dago kai yaja gauron numfashi ya sauke yace"babu momy kawo sauran maganin zan kawo natan?"tsare Abraham ummah hadiza dayi da ido tana karanto adduoi jin tsigar jikinta na tashi ta tabbatar akwai matsala tace "kai daga idonka ka kalleni"ummah hadiza tace cike da fada Abraham ya hadiyi wani miyau a ransa yace kardai matar nan ta gane niba mutum bane,,momyn husnah ta mike a sanyaye ta nufi bedroom dinta ummah hadiza ta tsaidata tace "zainab Ashe har yanzun da sauranki bakisan sharrin aljanuba ko?ai inda maganin nan bana husnah bane to take husnah bazata samu lafiya ba maana yadda ta daina ganin wanan shaidanin aljanin wanan da kike ganinsa ba hafeez bane aljanine"momy ta tsorata tana kallon ummah hadiza ta jinjina mata kai tace "tabbas Aljani ne?"momy kasa kallon inda Abraham ke zaune tayi ummah hadiza ta mike cikin azama tana kokarin karanto adduoi ganin haka bat Abraham ya bace ummah hadiza ta girgiza kai tace "shedani" "tou waigo ki kalla"dakyar momy tayi ta maxa ta waigo ta kalli sashen daya zauna wayam bataga kowaba a wajen wata ajiyar zuciya ta sauke saidai a tsorace take matuka ta kasa ko motsi ummah hadiza ta mike jin ruwa na kokarin sauka tace "ina kika ajiye maganin?"momy tayi mata nuni har yanzun kafafuwanta rawa sukeyi data kalli wajen sai taga kamar Abraham na zaune ta wuceta ta dauko maganin tace "wanan yakin daya rage kece zakiyiwa kanki Kuma tunda kingani da idonki ana zuba muku magani a abinci idan akwai wanda baasa maganinba ki sauya ki ajiyewa mijinki gobe zansa akawomin wani magani da zaki amfani dashi akan alhaji badamasi nabarki lafiya "ummah hadiza ta fuce hawayene suka wanke fuskar momy lallai tayi bacci bayan yunkurin saka mata laya a baki yanzun gashi Ido da Ido tana gani ana barbade a abinci,ajiyar zuciya ta sauke ta kallu kular data zuba abinci a ciki iri daya ne abincin da wanda hajiya rabi ta zubawa magani ta dauka cikin sand'a ta fice ta nufi kitchen din harta zuba masa a kula ta juye abincin a leda ta ajiye gefe ta zuba nata ta gyara Kular ta fice....horn na motar daddy taji cikin sauri ta koma dakinta har yanzun cikin furgici take da Aljanin dayazo dazun ta shiga toilet ta dauro alwala anata kiraye kirayen sallahr magriba.... ****** tagumi husnah tayi akan kujera two seater nusrah na zaune akan dadduma ta idar da sallah,ummah hadiza ta shigo da sallamarta "ah ah husnah ya naganki zaune kinyi tagumi?"tayi saurin kurkiro murmushi tace "bakomi ummah" "tou Tashi maza kije kiyo alwala kizo kiyi sallah kema kin zauna kin tasata a gaba tana sallah ke kinyi tagumi ko kinada wata damuwa ne?"girgiza kai kawai tayi idonta cike da hawaye sam tarasa meke damunta wani irin kunci takeji a cikin ranta wanda batasam dalilinsa ba dakyar take taka kafarta ta shiga bedroom dinta ta jikin windown glass taga kamar mutum tsaye ta kurawa glass din ido taga yana budewa yana rufewa wata murya taji ana mata magana wani haske kamar walkiya daga jikin glass din ya taho ya nufo jikinta kafin tayi wani abu ya Shiga jikinta kasa shiga toilet din tayi ji tayi kawai bazatayi sallahr ba bataso ta nemi waje ta zauna "ina miki magana?bazaki kulani ba?"ta juya bataga kowa ba cike da damuwa tace "wai waye keson takurani ne?waye kemun magana"cikin kosawa tayi maganar tana waige waige ajiyar zuciya taji anyi hade da fad'in a sanyaye "husnah mijinki ne ina sonki husnah husnah ina sonki karki rabu dani gashi baki ganina yanzun nayi kokarin ki koma ganina abun ya faskara,amma inaso in kasamce dake karkiyi alwalar nan kinji?"wani abu taji yarrr yadda yayi maganar ya matukar bata tausayi dikda takasa tuno muryar da akeyi mata magana,ummah hadiza ce ta shigo hade da turo kofar ta zabura ganinta "husnah me kikeyi zaune gefen gado ke kadai?inace an hanaki zama ke daya anzo ana miki magana ko?"ta kalli window gani tayi ana hura window yana gaba yana baya yana fadin "karki fada"ta girgiza kai ummah hadiza ta cije lebe "baki sallahr ba kenan?"ta dago kai ta kalli ummah hadiza taga ta tsareta da wani kallo na tuhuma tsoro ya kamata ta girgiza kai "banyi ba ummah nashigo dakin kawai naji banaso inyi ummah kibarni Dam Allah"ruko hannunta ummah hadiza tayi batace komiba ta nufi toilet da Ita ta shigar da ita ta dauko buta ta mika mata "maza yi alwala kiyi ina kallonki ki fito zan jiraki kiyi sallah wato an fito da tsurfar hanaki kiyi sallah ko?"babu musu husnah ke alwala tiryan tiryan suna fitowa sukaji anja wani mugun tsaki hade da kwafa husnah taja da baya tana kallom ummah hadiza cike da tsoro tace "kinjifa kinji ummah?"tsaki tayi kawai ta shimfida mata dadduma "oya maza tada sallah kafin raina ya baci idan kin idar kizo kiyi hayaki kafin mijinki ya dawo nina rasa ina yaseer ya shiga ma mtswww"husnah ta tada sallah ummah hadiza na zaune gefen gado harta idar ta kama kanta tayi mata addua tace"tashi muje bazan barki ba nasani ko zai shigo tayaki fira munafukin"ta fuzgo hannunta husnah naso taji meyakeson fada mata tana jin tausayinsa sosai suka fito nusrah tasa tv zatayi kallo ummah hadiza ta sauya tashar zuwa ta karatun alkurani suna nan zaune gaba daya husnah hankalinta ya rabu biyu ta rasa meke mata dadi dan zaman da sukeyi da yaseer a dakin momy tana masa shagwaba yana biye mata ta fara sabawa dashi ko ina yaje oho,take wata zucuyat tace Yana tare da matarsa kin manta ku biyu ne?"wani abu ne yazo mata wuya ya tsaya mata, "ummah akwai komi a gidan nan ko?me zaa dafa ne?"Ummah ta jinjinawa nusrah kai tace"komi akwai dik abinda kikeso ki Shiga ki dafa mana ni yanzun inata jiran wanan ja'irin yaron ne.... ****** momy ta fito da hijabinta ta nufi sashen daddy inda take jiyo muryarsu ta shiga da sallamarta ta zauna yadan kalleta sau daya ya kauda kai hajiya rabi ta watsa mata wata uwar harara "yadai kika shigo me kikazoyi"daddy yace yadda yayi maganar kamar ya sauko momy ta karanto adduoi kafin tace "nazo yi maka sannu da zuwa ne dama naji shigowarka"tabe baki hajiya rabi tayi ta turo dankwalinta gaba tana kad'a kafa suka hada ido batare da daddy ya ganiba tace"yau din nan zaki gaba yau zakibar gidan nan"tayi mata nuni da hannu tana dariya hade da harara dariya taba momy murmushi kawai tayi mata,daddy nacin abinci yadan saci kallon momy suka hada ido wani kallo tayi masa irin kallon da take masa ya gigitasa gani tayi ya ajiye cokalin ya juyo gareta mamaki ne ya cika hajiya rabi ta kalli kular abincin data zuba masa magani ya cinye tasss befi cokali daya ba boka ya sanar matada cewar dayaci bazai gamaciba batareda ya saki momy ba amma gani tayi kamar yanaso ya sakewa momy ta gyara zama cike da kissa ta kalli momy tace "masu ciki kenan nikam zainab yaushene watan haihuwanki?"wani kallo momy tayi mata ta dauke kai daddy yace "badake take magana ba ki amsa mana zainab banason bakin hali kibar ganin na sake dake harna barki kim zauna mun a daki"momy tace "nima bansaniba dan bana zuwa asibiti"daddy ya kalleta ya kalli cikin kyau sosai cikin yayi mata gata nan da kurucuyarta kamar ko yaushe bata canjawa yarasa dalilin dayasa inhar zai ganta zai rinka ganinta tamkar bakin kumurci ko bakar karya sam bayason hada ido da ita zucuyarsa nayi masa zafi ,amma yau yana kallom cikinta tabashi tausayi,ta mike tana daga kafa dakyar tace "saida safe"ya dan bita da kallo hajiya rabi ta kafesa da ido, momy tsaye tayi a jikin kofar dakin daddy wasu hawayen farin ciki suka zubo mata yau Alhaji badamasine ya kulata?tana kallon yadda yake satar kallonta lallai tayi bacci tayi sake irin saken datayi aljani ya saace mata ya gashi dataje canja abincin bayan ta zuba ta tofa addua cikin abincin yaci gashi har ya kulata?ta girgiza kai tsakaninta da rabi Allah ya isa.... ****** muneeba na kwance kirjin yaseer tana shafa gashin kirjinsa dake kwance luff bacci sosai yakeyo dik yadda taso ta juyashi tasamu kansa ya kusanceta ya kasa sakamakon bashida karfi kara rungumota yayi cikin bacci da magagi yace "husnah....husnah ya jikin naki?yadai?"yace kamar bugagge tsaki muneeba tayi yana bacci yana kiran sunan husnah saboda tsabar jaraba?husnah da momy bokansu na aiki amma zatayi maganinsu yau zataga yadda zaayi ya kwana dakin amarya,wata harara tayi masa kamar yana ganinta ta turesa ta zame jikinta Daga nasa, bugun kofa taji da sauri ta zuro kafarta kasa ta kalli agogo karfe goma na dare to waye zai buga mata kofa yanzun?ummah?ta tambayi kanta badai ummah ba tasan tanacan makale da daddy ta muskuta wani nauyi kafafuwanta keyi bugun da akayi na biyu ne yasa yaserr mikewa furgigit kamar a mafarki yaji bugun yana fadin "husnah ina rigata?"muneeba tayi tsaki cikin kasa da murya tasan ya dauka a dakin husnah yake tace "ka kwanta bari naje na duba waye ke buga kofar"girgiza kai yayi "ah ah bazaki fitaba darene karkije aljanin nan ya daukemun ke ya zuro kafarsa yana lalube cikin saa yaji rigarsa a gefe ya zura cikin duhu yake kallonta mamakin ganinta da katon ciki yakeyi idonsa har rufewa yakeyi tsabar bacci bugu na uku ne yasa yayi saurin kunna fitila muneeba ya gani yana bim dakin da kallo "muneeba?a dakin nan nake dama?"tambayarta yakeyi cikin wata irin murya yace "magana nake miki"sosa keyarta tayi cikin murya mai ban tausayi a sanyaye tace "bacci ne fa ya daukeka shine nakyaleka ganin ka gaji"tsawa ya daka mata "karya kikeyi "cikin sauri ya fice ya nufi bugun kofar yana budewa yaga ummah hadiza tsaye tace "au Yaseer dama dakin matarka kazo ka kwanta?dik kiran da ake maka bakajiba kenan?"ta kalli muneeba dake bayansa ta zumburo baro ummah hadiza ta jinjina kai tace "ehh lallai to Alhamdulillah tunda kana nan Bari intafi na lallashi husnah data shiga damuwa take kuka akanka"cikin wani irin yanayi jikinsa na sassarfa yace "ummah wallahi bacci ne ya daukeni shine bugun kofarki ne ma ya tasheni kila da sai safiya tukunna zanga anan na kwana Dan Allah kiyi hakuri"yasa kai ya fito ummah hadiza tayi gaba tana jinjina kai tqbbas tasan shiri ne tini hakan yasa tazo ta wargaza shirin tasani yana nan ta tabbatar da hakan tun ganin da tayi musu da sadiya da kiran da akai masa tasan shiri ne tabbas zata zaunar da husnah akan kishiyarta dole tana tafe yaseer na biye da ita ana yayyafi sama sama, muneeba wani ihu tayi cikin dakin tsananin bakin ciki ko gani batayi tayi jifa da kofin dake centre table cikin wani yanayi ta barke da kuka tana fadin "wallahi karyane baki isaba yaseer nawa ne ni kadai yaseer be isa ya kusanci wata maceba saini"ta kwanta a doguwar kujera tana kuka harda bubbuga kafa..... ****** direct dakinta ya wuce ummah hadiza ta wuce nasu dakin itada nusrah, tana zaune ta mike kafa kan gado ta tsurawa gefe daya ido hawaye na gudu a fuskarta aka turo kofar taji motsin shigowarsa gabanta yadan fadi tayi saurin share hawayenta ta cikin duhu yake hangenta saidai dakin da dan haske kadan sakamakon window data bude wata iska mai dadi tana kad'awa ya karasa jikinsa na rawa "husnah husnah badai kuka kikeyi ba ko?"ta girgiza masa kai cike da dauriya tace "akan me zanyi kuka?meyasa me akayimun?inace kana can tare da matarka ne?"damm gaban Yaseer ya fadi ya hadiyi wani miyau mai daci jin yadda husnah ra jeho masa tambaya badai husnah kashinsa takeyiba kenan itama tana sonsa?katse masa tunani tayi tace "karkayi tunanin kishi nakeyi akanka ko daya bana kishi saidai ina cikin tsananin damuwa sakamakon muryar da kunnuwana kejin amon sautinta bana ganinsa yanzun tunda nasha wanan maganin muryarsa tanayimun tamkar nasanta"janyota yayi ya rungumeta wani farin ciki ne ya lullubesa yadda husnah ke magana sak mutum sabanin baya ko yace jiya jiyan nan kici kicin kwacewa takeyi yadda takejin kamshin turaren da ke jikinsa na bugun kanta amai na kokarin taso mata fuzgota yayi "com on kiyi hakuri nayi laifi bacci ne ya daukeni dakin muneeba kinji?ban kumasan nayiba dan na tabbatar itace sila amma zan nuna mata bacin raina"wato bacci akasashi?yana shafa gashin kanta yana yawo da hannuwansa a jikinta ya sauko da kansa wuyanta yana tsotsar wuyanta yana mata tafiyar tsutsa a jikinta wani yarrr takeji a jikinta ta lafe ta sauke wata ajiyar zucuya ya rungumeta sosai yana kokarin kai hannunsa breast dinta ta rike cikin wata irin murya tace "zafi sukemun"a hankali a daisashe yace "bazanyi miki da zafiba ina tsananin sonsu"ya soma matsa nipples dinta taja numfashi tace aushhhhhh hakan datace ya zautar DA yaseer ya soma mammatsasu yana shinshina jikinta kamshin ta dai na zautar dashi tuni yayi fancakali da rigar baccinta jin abu na zungurinta yadda ta mike tace cikin tsoro "zafi ni zanji zafi?"cikin shagwaba take maganar yace "bazanyi miki da zafi ba yau"murya kasa kasa yakeyi karar faduwar abu yaji tasss a cikin gidan nan da nan suka soma jin kofofi na karo da juna tamkar hadawa akeyi jikinta na rawa tace "tsoro nakeji kanajin ana bubbuga abu" "shhhhh"yace ya hade bakinsu waje daya ya soma kissing dinta yana kokarin bude kafarta kofa yaji an buga gararam ta zabura ya janyota yasan ko daga ina wanan abun yake..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BAN YAFEBA* 08036953516 07042277401 *SLIMZY*✍🏻🥱bacci....🚶🏻‍♀️ 44 Daddy karfe biyu na dare ya tashi ya zauna yayi tagumi ya rasa abinda keyi masa dadi ya kalli hajiya rabi dake baccinta cikin kwanciyar hankali ya kunna wutar dakin ya zauna gefen gado yayi tagumi cikin bacci taga haske a idonta tadan bude idonta hasken ya gauraye mata ido ta kallesa cikin muryar bacci tacev"Alhaji?"kiran sunansa tayi da sauri ya juyo yana kallonta "yadai ya kika tashi?"ta girgiza masa kai "hasken fitila ne ya tasheni naganka zaune menene ya hanaka baccu?"tambayar da tayi masa kenan kallonta yakeyi shima din besan meye ya hanasa baccin ba inama yanada amsar wanan tambayar, gyara zama yayi ya kwanta kawai yasa hannu ya kashe fitilar rufe idonta tayi ta cigaba da baccinta bayan minti biyar ya mike ya zura takalminsa dake gefen gadonsa ya fito haske ya hanga a sashen momy ya karasa cikin dauke sahun takunsa gabansa na faduwa ya tsaya daga baya baya hangenta yayi akan dadduma zaune alamu sun nuna addua takeyi sakamakon yadda ta daga hannuwanta sama bakinta na motsi ya dade yana kallonta sanan ya juya kamar ance ta kalli kofa tayi saurin shafawa tace"Alhaji?"cikin karfin hali yadan waigo ya kalleta dik adabarce yake yace "naam na fito neman ruwa ne"yasa kai ya tafi girgiza kai tayi ta daga ido ta kalli sama yau kacal Allah ya nuna mata falalar addua domin tasan adduoin da tayi a abincinsa da wanda takeyi yanzun ne yayi tasiri dikda baya cikin hayyacinsa amma alamu sun nuna gaba daya a daburce yake yana kokarin shiga sashen hajiya rabi sukai kicibis da ita ta tsaresa "Alhaji ina kaje da wanan dare?kardai kacemun sashen hajiya zainab kaje?"cikin rudewa take masa tambayar jikinta na rawa abinda bata taba tsammani ba tagani yadan giftata ya shafa kansa yayi tsaki kadan cike da damuwa yace "wallahi nakasa bacci sam bansan abinda ke damuna bane rabi nima kawai fitowa nayi naga sashenta da hasken wuta shine na leka ba wani abuba"dafe kirji hajiya rabi tayi kodai boka yayi mistaking bata maganine?ya bata maganin da Alhaji ke neman dawowa hayyacinsa?tunda yaci abincin jiya take ganinsa kamar wani zautacce,binsa tayi cikin dakin dakyar take daga kafarta tsananin damuwa da rudewa wuceta yayi zai shiga toilet tace "Alhaji me zakayi ne kazo ka kwanta karkazo da rana kana rama bacci idan ma bakada lafiya ne gobe sai muje asibiti a dubaka" "Alwala nakeso nayi narasa abinda kemun dadi kuma kona kwanta bazanyi baccinba shiyasa gara nayi sallahar kawai"habtar cikinta ta tsarga take ta tuna da furucin boka matukar tabar alhaji yana sallahr dare bata dauke masa hankali ko yana azhkar to tabbas asirin zai karye kuma idan ya karye zata shiga matsala dan yaba tsananin son matarsa, gumi ne ya karyo masa ta mike cikin sauri ta rukosa ta cakumosa cikin kissa ta shagwabe "kasani a damuwa Alhaji idan ba ganinka nayi a kwanceba bazan samu kwanciyar hankali ba gaba daya na rude bansaba ganibka haka ba"saiga hawaye a idonta na bakin ciki a fili kuwa damuwa take nuna masa ajiyar zuciya yayi ta rukosa suna tafiya gabanta na faduwa suka karaso kan gadon da sauri tasa hannu ta kashe fitilar ta cukwikuye shi suka kwanta tanajin yadda yake sauke numfashi da wata irin ajiyar zuciya..... nusrah mikewa tayi ta zauna gefen gado ta tattaba ummah hadiza dake munshari tace "ummah ummah tashi kiji motsin da akeyi cikin gidan nan nakasa bacci" "umm umm umm motsi fa kikace ina motsin yake,kai waye nan wani shegen ne?"ummah hadiza tace cikin wata irin muryar bacci dik a daburce take ta mike ta zauna ta sako kafarta ta sakko dippp kasa ta nufi kofa daga bayanta nusrah ke biye da ita har parlorn gani suke haske na haska ko ina kamar ana wasa da touch light jikin nusrah ya kama rawa tace "ummah ummah tsoro nakeji muje ciki nidai muje?"bata rufe bakiba taji an bugo kofa hade da tsaki hade da kwafa,ummah hadiza ta tsaya tana karanto addua tana tofawa ko wani angle na cikin gidan ko d'ar bataji ba nusrah na Labe kamar tasaki fitsari daga bayansu sukaji ance "dik zamuyi maganinsu"wata murya sukaji zuhraliyya ce da wanan muryar nusrah ta ruko hannun "ummah hadiza muje muje ciki kinji me sukace"sai gumi takeyi har tana cin karo da kofa tayi ciki aguje take ummah hadiza taji kamar anyi ruwa an dauke dik buge bugen da akeyi ta kalli agogo karfe uku na dare an kusa kiran sallahr farko kawai tana shiga ta wuce toilet taje tayo alwala tazo ta shimfida dadduma ta soma sallah.... husnah na kwance a kirjin yaseer akai kiran sallar asuba a hankali ya bude idonsa ya saukesu akanta gashin kanta ya bazu a fuskarta yadda ta kankamesa tamkar zaa kwaceshi daga wajenta yasa hannu ya gyara gashin ta a hankali ya shafa fuskarta ya tsareta da ido pink lips dinta yake kallo da idonta a rufe saidai fuskarta tayi ja ya kallesa cikin hasken dakin ya rasa yadda zai gyara mata kwanciya ya tashi yayi wanka yadda ta rikesa a hankali yakeson zame jikinsa tayi caraf ta rukosa ta bude idonta jikinta na rawa ya kalleta "lafiya?"waige waige takeyi bataga komiba shiru wata ajiyar zuciya ta sauke "kinyi mafarki ne?fadamun ko kina ganin wani abu ne?"girgiza masa kai tayi tace "tun motsin da nakeji cikin dare dakyar nayi bacci ina zaka tafi kabarni ni tsoro nakeji"ta makalkalesa ya shafa bayanta ya mike ya zauna ya rungumota yasa hannu ya kunna fitilar gefen gado haske ya gauraye daki ya kalleta ya manta da tsurara suke tayi saurin rufe jikinta da bargo yayi dariya yace "tashi muje ciki muyi wanka to"ta makale kafadarta cikin shagwaba tace "ni saidai ka daukeni'ya kwaikwayeta yadda tayi wata dariya tayi da fararen hakoranta suka bayyana a jere wanda suka kara mata kyau, cakk ya dauketa suka shiga toilet ya kunna shower shida ita suna rungume da juna ruwa na zubowa tun daga kansu Yaseer ya nuna mata yadda zatayi wankan tsarki Tayi yadda yace ya janyota ya rungumeta yana shafata idonsu a rufe duk a jike suke rungume suke da juna yana shafo mazaunanta cikin wata irin murya tace"ba kace munyi wankan tsarki ba?"girgiza Kai yayi cike da shauki yace "kedin ce kin gama gigitani da soyayyarki musamman wanan shagwabar wanan jikin kuwa hmmmm wani sirri ne a cikinsa"dariya tayi sukaji anadan kwankwasawa ya rukota shhhh "ummah hadiza ce tazo tashin mu ne"ta zaro ido tace "haba nidai ba ruwana bari na fita"ya fuzgota yana mata dariya tana dukansa ya matseta a jikinsa yayi mata wanka tas yayi y dauro towel ya daukota suka fito an tada sallah a masallaci hakan yasa yajasu sallah sukayi tare.... ******* karfe tara na safe muneeba dakyar ta motsa kanta na tsananin sara mata sakamakon kukan da tayi jiya jinta tayi sharkaf Akan kujerarta tayi saurin mikewa ta tashi ta kalli jikinta rigar baccinta milk ce taga wani koren abu kamar mai alamar daga jikinta yake fitowa tayi saurin mikewa taga yana bin kafarta mararta ce ta karta mata ta durkushe wajen tace "washhh Allah na"saida gumi ya karyo mata ta rarrafa ta dauki wayarta ta kira Anty sadiya, tana dauka tace "ah ah kaga yar dake kwacewa amarya kwana har kuntashi ne ko har yanzun be farfado ba?"yatsina fuska muneeba tayi tace "banida lafiya nikadai na kwana" "garin yaya?ya akai hakan?"tsaki muneeba tayi tace "wanan ummah hadizar mana itace tazo ta biyoshi kai wanan matar anyi makira"Anty sadiya tayi ajiyar zucuya tace "wanan matar sai mun tashi tsaye akanta sanan ke dole ma muhada abinda zatabar gidan' "nidai kizo wani ruwa ne yake zubowa daga jikina ban gane masa ba dana tashi da safe nagansa kuma ai cikin be kai watannin haihuwa ba"hajiya rabi ce ta shigo dakin ta tarar da sadiya na waya ta katse wayar tace "kinji wai muneeba ce wani ruwa kw zubowa mata a gabanta"dafe kirji hajiya rabi tayi cikin sassarfa tace "ruwa kuma?"Anty sadiya ta zari hijab dinta suka fito a tare momy na harabar gidan tana kiran mai gadi ta hadu dasu sukai mata wani kallon sama da kasa suka watsar hajiya rabi tace "dik biye biyen mutum wajen malamai saidai ya gama alhaji narigada na kwaceshi"momy tadan daga murya tace "inada malamin dayafi boka ni gashinan a sama shime malamina"suka wuce mai gadi ya taho suna magana da momy, sadiya cikin rashin fahimta suna tafe suna kokarin shiga sashen muneeba tace "waini shin me kike nufi da abinda kikace zaa kwace alhaji"hajiya rabi taja numfashi ta sauke tace "wato kinsan Alhaji jiya kamasa nayi yaje sashen matar nan tsakar dare?nifa ban ganewa maganin nan da boka ya baniba sam saboda daga jiya zuwa yau ni gani nakeyi kamar alhaji zai dawo hayyacinsa"kwankwasa kofar sukai suka shiga ciki.... momy na dawowa sashenta ta kira ummah hadiza a waya cikin faraa ta dauka suka gaisa "ya kwananki da mutanen gidan nace ga abinci nagama ko akawo muku" "ah ah munci mu ai mun koshi husnah da nusrah da yaseer a tare sukayi mana girki ya kike ya kwanan mai gidan?"momy ta labarta mata halin da suke ciki da yadda taga hajiya rabi da sadiya a dimauce sun nufi sashen muneeba ta sanar mata, ummah hadiza tace "yauwa nagode da kika sanar mun nasan maganin yan iska ina zuwa sai anjima zan shigo akwai abinda nasa yarona zai kawomin kiyi amfani dashi"ta kashe wayar ummah hadiza ta kwalawa nusrah dake kitchen kira tazo tace"inasu yaseer din?" "suna parlor a kirasu ne?"ummah hadiza ta jinjina kai jim kadan suka shigo a tare husnah tayi mugun kyau tayi haske ba wata kwalliya tayi ba hoda ce kawai da man baki sai dauri da nusrah tayi mata ummah hadiza tayi murmushi tace "mashaaaa Allah kunyi kyau yarana dama zancene ko zaku shirya ku fita kuje ku gaidasu innah da momynka da safen nan zasuji dadi"wani farin ciki ne ya lullube yaseer cike da girmamawa yace "yauwa ummah nima nayi tinanin hakan bari muje to Kar mutafi da nusrah ki zauna ke kadai" "karku damu kuje abinku ni zani wajen yar uwara muyi hira"yayi dariya suka fito ya kashewa husnah ido ra runtse ido suna shiga daki ya rungumeta ya hadeta da kirjinsa yayi kissing kumatunta tace "nima saina rama"tayi kissing kumatunsa ta shafa masa lip gloss zai goge ta bata rai ya fasa da kansa ya daukar mata gyalenta yasa mata sun fito zasu fita ummah hadiza ta tsaidasu "oya ku tsaya maza husnah ga maganinki kisha"ta karba Tasha tana yatsina fuska nusrah na rike da jakarta suka fice..... *** hajiya rabi takasa sukunin ganin ruwan dake zuba a jikin muneeba a dimauce take kiran number yaseer bata shiga tace "nima gidan nasu zani yanzun nan bari kugani"a fusace ta fita tana fitowa ta hangi motar yaseer ta fice daga harabar layin tayi kicibis da ummah hadiza na rufe gida "ah ah yadai naganki haka kamar wata damusa ina zuwa?kim kullo makircinki ne kikazo kiyi ko kunzo daukeshi ne yauma kusa masa kwaya?"hajiya rabi ta ciji lebe tace "matarsa ce batada lafiya mai dauke da cikinsa shine nazo yazo mutafi asubiti" yar dariya ummah hadiza tayi tace "ai kin makara sun fice da amarya sun tafi yawon Gaida dangi dayi musu bangajiya" wata ashar hajiya rabi tayi ummah hadiza ta gifta ta gefenta tabarta nan tsaye ta juya kamar mahaukaciya tayi ciki muneeba na zaune suna magana da Antu sadiya ta shiga a fusace "ummah yadai INA yaseer din ya naganki haka?"a sanyaye tayi maganar kwafa hajiya rabi tayi "wannan makirar matar ta kada kansu sun fita shida husnah" "sun fita?"tace cikin mamaki da rudewa kawai ta fashe da kuka ta durkushe a wajen suka rurrukota sadiya tace "idan fa bakiyi wani abuba tabbas aikinmu zai kwabe da wanan matar" "yanzun dai muje asibitin dama ai bamu taba zuwaba muje zanyi maganin yan iska a jikin asibitin nan zamu samu abinda zamu wajen boka gobe"muneeba ta kasa magana tsananin kishi sai kuka takeyi hankalin hajiya rabi yayi mugun tashi a haka suka fice.... ****** kwanciya husnah tayi a kafadar yaseer tace "nifa sam banajin dadin jikina gaba Daya"ya kalli madubin dake baya yaga nusrah hankalinta na kan waya ya shafa fuskar husnah tace "zazzabi nakeji da amai dake tasomin"yace "tou kodai muje asibiti ne in mun fito gidansu innah tunda munje mun gaida momy"ta jinjina masa kai tace "yau bamuje mun gaida momy ba sanan matarka baka je ka ganta ba"ta kallesa dan tsaki yayi yace "fushi nakeyi da ita idan mun koma zanje na ganta"ta hararesa ta kauda kai ta maida hankakihta gaban motar ta jikin glass din motar take ganin wani abu dogo sululu lu yana hayowa kamar zai fasa glass din tace "yaseer yaseer kalla kamar maciji"ya kalli glass din gai ganiba yace "a ina husnah"ta nuna masa tana kokarin cakumosa cikin tsoro da furgici Abraham ne ya rikida ya koma maciji kumurci sai huci yakeyi ya bude bakinsa ya zaro harshensa ya kawo mata sara ta kwalla kara ta ruko yaseer motarsu ta soma kaiwa da komowa a titi addua yaserr ya somayi ya riketa dakyau ya taka burki cikin ikon Allah sukai parking a gefen titi yaga kanta ya langwabe ya kalleta cikin tashin hankali ya soma kiran sunanta "husnah husnah?"idonsa ya sauka akan kafarta dake mike jini ya gani yana bin kafarta jikinsa ya soma rawa idanuwansa suka ciko da hawaye jijiyoyin kansa suka firfito rud'u rud'u girgizata yakeyi yana kuka bata motsi nusrah kuka tasa ta ciro waya ta soma kiran momynsu cikin dimaucewa.... yaseer dakyar ya take motar ko ganin gabansa bayayi ya nufi asibiti da ita tuki kawai yakeyi hannunsa rike dana husnah yana murzawa yana kuka hajiya rabi na ruke da muneeba suka shiga dakin likita inda aka kai sakamakon gwaje gwaje da result, gyaran murya doctor yayi "ga wajen zama nan"suka zauna dukkansu kallonsa sukeyi dik a tsorace suke ya bude takardu biyu dake hannunsa. yace "too Hajiya wanan Abu da mamaki yake ko ince baa mamaki da ikon Allah" "likita lafiya dai ko?neyafaru meyasamu muneeba?" "ehh to gwajin ciki da mukayi na jini ya nuna tana dauke da ciki ga kuma ciki ya tsufa amma scanning yana nuna mana babu komi a cikinta batada wani ciki sai kari da muka dan karami a gefen mararta ta ciki" damm gaban muneeba ya fadi ta zaro ido ta juya ta kalli hajiya rabi wadda cikinta ke kadawa kuuuuu nurse ce ta shigo da sauri tace "likita an kawo wata yanzun nan jini na zuba muna bukatar agajinka ankaita emergency"be jira cewarsu hajiya rabiba ya mike har yakai kofa yace "kudan jirani a reception ba matsala bace"ya fice muneeba wasu hawayene suka zubo mata cikin tsananin tashin hankali ko motsi ta kasa sadiya ta karasa ta share mata hawaye tace "ki kwantar da hankakinki mata dayawa suna haihuwa hk aisu ba Allah bane da zasuce haka ni wanan cikin ma inaji a jikina namijine"muneeba girgiza kai tayi kawai hawaye na gudu a fuskarta tace "nashiga uku"a karaye tayi maganar.... ***** ummah hadiza ta taimakawa momy suka canja Duka zobon dake friedge na gidan sukayi wani da ruwan addua da yaron ummah hadiza ya kawo wanda ayatusshifa'a ce a ciki da ganye magarya da wasu magunguna na karya sihiri cikin farin ciki momy take ta kara godewa ummah hadiza kiran wayar hajiya saude ya katse musu abinda sukeyi cikin tashin hankali suka nufi asibiti..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BANYAFEBA* 07042277401 08036953516 *SLIMZY*✍🏻🚶🏻‍♀️ 45 A keke napep suka sauka a kofar asibitin kicibis sukaiyi dasu hajiya rabi suna fitowa muneeba hawaye ke gudu a idonta kallon kallo sukeyi Momy ta hadiyi wani miyau tace "lafiya?meyafaru naganku a asibiti?"hajiya rabi ta watsa mata harara tace "dama ai zaki tambaya mana tunda zakuce bakusan muneeba batada lafiya ba koda yake kun kanainaye mijinta kuna neman dauke masa hankali"tayi tsaki ummah hadiza tace "too Ashe ciwon gaskiya ne shiko yaseer yaga ta kansa mata biyu duka babu lafiya?bari mu shiga muga halin da husnah ke ciki"durkushewa muneeba tayi a wajen tarasa meke mata dadi tsananin tashin hankali take ciki idanuwanta sunyi fururu sunyi luhu luhu sun kumbura momy tausayin muneeba ya kamata ta ruko kafadarta ta dago fuskarta ta kalli momy ta kauda kanta gefe momy tace "sannu Allah ya baki lafiya,muje ciki ummah hadiza"sukai hanyar ciki hajiya rabi ta bisu da harara tayi kwafa tace "munafukai ta Allah batakuba dik wata shedana wanan tsinanniyar ke hadawa shiyasa ta kasa zaman gidan miji"Anty sadiya tadanbi bayansu tana lekawa tacan gefe ta hango Yaseer zai tarosu ta dawo da sauri tace "ga yaseeer na hango zak tarosu kai ko zamu koma ne muji menene" "ya wuce aljanu"cewar momy tana kokarin shiga motar gida da sukazo dashi haka nan Anty sadiya ta koma ta rike muneeba suka shigar da ita cikin motar tanata yarfa hannu yadda takejin cikinta na juyawa.... "yaseer yadai ina husnah?"ummah hadiza ta taresa tana tambayarsa ganin yana kuka ta gigice "meyasamu husnah yaseer fadamun kardai kacemun husnah ta rasu"ya girgiza kai "bata mutuba ummah Amma jini fa nagani yana zuba sosai a jikinta"cikin momy ya karta jin abinda yaseer yace ta furgita ta danne dan karta tada musu da hankali nusrah tazo da sauri "kuzo ga likita ya fito naga yana tambayar ina wadanda suka kawo Asma'u"da sauri Yaseer ya juya har yanacin tuntube suka nufi dakin likitan yana shiga ko zama beyiba yace "likita yayadai?kungano abinda ke damunta?likita meke damunta meya kawo zubar jinin?"likita ya zauna yayi yan rubuce rubuce su ummah hadiza na tsaye yace "ka kwantar da hankalinka bawata matsala bace babba,saidai babbar matsalar jinin dayaki daina zuba har yanzun" "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun,likita kace ba matsala bace bayan jini ne ke zuba a jikinta?"jinjinawa yaseer kai yayi yace "Tou bincike ya nuna mana matarka na dauke da ciki na sati hudu"yaseer ya zaro ido wasu hawaye suka zubo masa a idonsa ya kasa magana tsananin mamaki momy ta kalli ummah hadiza tacev"ciki?kardai Aljanin nan yayiwa husnah ciki yaushe husnah ta tare?"hajiya saudece daga kofar shigowa tace "ciki na yaseer ne ki kwantar da hankalinki"yaseer ya sunkuyar da kai cike da kunya damuwa cunkushe kasam zuciyarsa ya dago dakyar ya motsa bakinsa yace "likita yanzun ya zaayi? gashi kace jinin na zuba har yanzun kar cikin ya zube" "nima mamakin daya kasheni Kenan yadda jini ke zuba idan cikin ya zube zamugani a gwaje gwaje da scanning kuma munyi iya kokarinmu wajen ganin jinin ya tsaya yaki"momy ya girgiza kai ta kauda fuskarta gefe ta share hawayenta momy tace "Tou ni yanzun likita a rubuta mana sallama mana muje gida matsalarta bata asibiti bace" ya ciro takardu ya kallesu yace "amm muneeba fa?"kallon kallo sukayi yaseer ya hadiyi wani miyau yace "likita ina kasan muneeba?tazo nan ne?"ya gyada masa kai yace "sunzo ina dubata akacemun ga wata patients din to naga banma gansu ba kila sun tafi ne"hajiya saude tace "au itama?tou Allah ya kyauta yaseer kaga ta kanka mata biyu duka ba lafiya duk ga ciki koda yake waccen cikin ya tsufa"likita ya rubuta sallama yace "muje tana dakin Hutu"suka fito a tare, Abraham na tsaye cikin dakin dik yadda yaso shiga jikinta ya kasa cikin fushi yake mai tsanani cikin jikinta yakeson fitarwa ya kasa a tare suka shigo dakin nusrah da yusrah suna zaune gefenta sunyi zugum zugum likitan ya kalleta ya girgiza kai ya dafa goshinta yaji sanyi kalau yace "bismillah ammafa bazata iya tafiya ba"yaseer ya mikawa nusrah wayarsa ya dauketa cak jikinta duk jini yasata a kafada suka fito a tare sukayi mota dukkansu cikin alhini da tausayin husnah suke babu meyiwa wani magana haka suka shiga motar nu yusrah a napep suka bisu motar tayi musu kadan..... ***** hajiya rabi zaune a daki muneeba nata jujjuya abinci ta kasaci sukajiyo muryar daddy ya dawo ta mike ta fito da sauri bata gansa tace "ah ah naji kamar muryar alhaji"fitowa yayi daga sashensa da gorar Zobo a hannunsa yanasha yace "ah ah ai naji gidan shiru nadauka babu kowa ne,ina zainab?"tambayar da yayi mata kenan gabanta ya yanke ya fadi yace "yadai naganki wani iri ina zainab?"bakinta na rawa tace "am umm sun fita nima bansan inda sukajeba nadai gansu umm"daddy ya kafeta da ido yace "kince baki gantaba kuma kince kin gansu a ina kika gansu?"sai ta fashe da kukan takaici daddy ya tsareta da ido cike da mamaki yace "kukan me kikeyi rabi?meyafaru?" "yanzun ace Alhaji yaseer muneeba ba matarsa bace ya tashi da safe saboda ya kwana a wajen husnah yarso yar gaban goshi ace ya kasa zuwa dubata har yanzun batada lafiya asibiti ma nice nakaita yanzun nadawo daga kaita asibiti gashi ance cikin dake jikinta baa gansa ba"gaban daddy ya yanke ya fadi yace "what?baaga cikin muneeba ba?"Yaseer ne ya shigo sab'e da husnah a kafadarsa hajiya saudece ke fadin "ni banso muka shigo nan ba aida sashenta mukaje tunda ga malam din yazo"daddy cikin rawar jiki ya nufi yaserr ya jefar da gorar zobon dake hannunsa gumi ke karyo masa dikda sanyin dake cikin zobon yace "lafiya yaseer?meke faruwa ya naga husnah a hannunka da jini a jikinta?"hajiya zainab kuka takeyi ummah hadiza ta rukota cikin sigar lallashi take fadin "ki kwantar da hankalinki kindaisan halin da kike ciki ko?ki duba kigani kema cikin nan gareki haihuwa yau ko gobe" cikin kuka momy tace "dik halin da husnah ta shiga nice sila nina jefata ciki sakamakon sakacin da nayi da ita da adduoi da rayuwarta gaba daya"shiru sukayi mamaki ne ya kashe ummah hadiza ganin daddy ya karaso ya ruko hannun momy cikin kulawa da tausayawa "zainab me kike fada haka?kaddara ce baki imani da itaba?ko me kikeso kice banason jin wadanan maganganun marasa amfani wanda Allah ya rigada ya aiko dashi"yasa gefen rigarsa ya share mata hawaye yace "muje babban parlorna ko?ina muneeba itama ta fito tunda gashi mahaifiyarta tace wai baaga cikinta ba" "baaga cikinta ba?"suka hada baki tsuttt wajen yayi hajiya rabi mutuwar tsaye tayi tana bin daddy da kallo yadda yake rawar jiki akan husnah da zainab wani gumi ne ya karyo mata tsaye take ta kasa koda motsawa saida daddy ya sakeyi mata magana a daburce ta amsa suka shiga cikin dakin..... husnah kwance kamar gawa malam ya karanto adduoi sosai ya tofa mata a mararta da aka dan bude mata yace "Yaseer kaine mijinta shafe mata marar tata"yaserr yayi yadda akace daddy na tsaye ya harde hannuwansa a kirjinsa idonsa nakan husnah tsananin tausayinta yakeyi minti minti yake girgiza kansa hajiya rabi kuwa dik motsin dady a idonta yakeyi malam ya nisa "cikin yakeso ya fitar matq" Anty sadiya da hajiya rabi suka kalli juna jin an ambaci ciki sadiya tayi gyatsine tace "ciki kuma?har yaushe akayi daren balle gari ya waye?inace jiya husnah ta tare a jiyan ne harta samu ciki?"hajiya rabi da zuciyarta kamat ta fasa kirjinta ta fito tace "ganemin hanya ko kuma cikin aljanin ne,alhaji naga yaushe husnah ta tare ake zancen ciki?" daddy cikin rashin fahimta yake kallon yaseer ya sunkuyar da kansa ummah hadiza tace "ciki na yaseer ne tunda mijinta ne kuma akwai aure ko bata tare gidansa ba zata iyayin ciki ai" hajiya rabi ta karbe zancen "kenan zagayewa yakeyi yanacin amanar muneeba Kenan batare da saninta ba ko?shiyasa har kwana yakeyi saboda ansan abinda aka kulla to asirinku ya tonu"....wata tsawa daddy yayi saida hajiya rabi ta girgiza yace "ke wani irin iskancin magana kukeyi haka ko ince kikeyi?wanan malamin ba bako bane kuma ba namiji bane bazaki iyajin kunyarsa ba?"zaro ido hajiya rabi tayi tace "Alhaji tsawa kakeyimun fa kuma kana ganin munada gaskiya dan dai kawai mubamu da me tsaya mana dan anga mahaifinta ya rasu?"ta rushe da kuka ta rike hannun muneeba ta dagota "muje tashi muje muneeba zan kaiki inda zaayimun maganin matsalarki'ta rukota dakyar take daga kafa yaseer yabi muneeba da kallo itama kallonsa takeyi idanuwanta sunyi jajir,dikda yanajin haushin abinda tayi masa amma tabashi tausayi ganin yadda gaba daya ta sauya.... malam na rike da kan husnah yanata addua yana fesa mata cikin ikon Allah ta bude idonta hajiya saude tayo tozali da husnah tace "Alhamdulillah husnah ta tashi"da sauri daddy ya taho ya karaso ya tsugunna ya tsurawa yarsa ido itama kallonsa takeyi da tsananin mamaki dakyar ta bude baki tace "ina yaya yaseer?macijim ne saresa bako?"take tambaya hawaye na zubowa a idonta dukkansu tabasu tausayi malam yace "Alhamdulillah ta tashi kuma jinin ma zai tsaya ga magani zan baku a bata Insha Allah zata haifi abinta cikin yakeso ys zubar tunda beyi nasarar raba auren nasu ba kuma sai kun tayasu da addua dan a yanzun komi aljanin nan zai iyayi"ajiyar zuciya ummah hadiza tayi tace "kaidai malam mungode sosai Allah yayi maka sakamako da Aljanna shi kuma wanan aljanin Insha Allahu zamuga bayansa"tsaki sukaji anyi suka shiga kallon kallo malam yayi musu sallama yaseer ya taimakawa husnah suka rukota da ummah hadiza suka nufi sashenta.... ****** muneeba na rungume jikin Anty sadiya yaseeer yayi sallama a sanyaye fuskarsa a daure ya shigo a dakile ya gaida hajiya rabi ta kallesa itama ta watsar kamar bazatayi maganaba tace "ai nadauka ka sallamata ne yaseer tunanin yadda zaayi in dauke yata nakeyi saidai kuma ina auren ubanku"yaseer ya dago jajayen idonsa ya kalleta zaginsa fa tayi a fakaice wato tana auren ubansu yau da badan ita din surukarsa bace da taga rashin mutunci ya tsugunna gefen muneeba da idonta ke kallonsa tace"yaseer kenan yanzun kasan dani inda na mutu fa?"ta fada jikinsa ta fashe da kuka hajiya rabi da sadiya suka fice yadan janyeta daga jikinsa wani irin karni takeyi yana dan daddaga hanci ta kalli yadda yakeyi da hancinsa tace "ko wari nakeyi?"girgixa kai yayi "umm umm bahaka bane naji karni ne kamar kifi am ya jikin naki?"ta share hawayenta tace "da sauki"ta sunkuyar da kai yace "yanzun menene abunyi?gashi ance cimin baaganiba gashi ya girma"jikinta a sanyaye tace "ehh baa ganiba amma likitan ya tabbatar mana da wasu sunayi. hakan baby ke boyewa"ya jinjina kai yace "Allah ya kara sauki"Allah Allah yakeyi zai fita ta tsaidashi "ummhmm mai kikeso kina bukatar wani abune?"ta girgiza kai tace "kayi hakuri da abinda nayi jiya kishi ne bazan iya jure ganinka da wata maceba ina tsananin kaunarka mijina ina tsananin kishinka zuciyata kamar zata fasa kirjina ta fito nakeji"tausayinta ya kamasa yayi ajiyar zucuya hmm tayi hankali kenan tasan ita tai masa laifi ko?ya zauna yana fuskantarta yace "karki sakeyimun irin abinda kikaimun inayi Miki warning da kakkausar murya idan ba hakaba tamu dani dake bazatayimana kyauba "ta jinjina kai hawaye ke gudu a fuskarta ya kalli yadda lokaci daya ta rame tayi baki gashin kanta a hargitse yake yace "oya tashi kije kiyi wanka zan fita daku anjima keda husnah"ta jinjina kai tace "ba sai naje ko inaba"ta mike da kyar tayi daki ya makale kafadarsa Alamar ko a jikinsa ya fito cikin sauri yayi hanyar waje tsaye tayi ta window din bedroom dinta take kallonsa ya fice ta durkushe a kasa cike da takaici da kunar rai.... ***** hajiya zainab na bedroom dinta ta idar da sallah tana adduoi taji takun shigowar mutum har yanzun kuka takeyi gaba daya bata cikin sukuni daddy ne ya tsaya daga kofa a darare yana kallonta sam ya kasa gane kansa ya kasa gane meke faruwa tsakaninsa da ita dik yadda yakeson shiga harkarta taki bashi fuska yace "zainab har yanzun baki daina kukan ba ko?baki duba abinda ke gabanki zaki cutar dashi"ta dago jajayen idonta ta wurga masa harara ya tako ya shigo dakin jiki a sanyaye ya zauna gefen gado tace "zaman yayana nakeyi a gidanka zaman in haihu nakeyi dana haihu zan kama gabana"gaban daddy ya yanke ya fadi gumi ne ya karyo masa dakyar ya hadiyi wani abu daya tsaya masa a wuya yace "kamar yaya?"tanasane tabbas daddy ya dawo hankalinsa dik abun nan da yakeyi tamkar wani mai bataccen tunani tace "kaida kace in tattara inbar maka gidanka in nemi uban dan da girmana nayi cikin shege?kaida matarka kuka taru akaina"daddy ya girgixa kai yace "matata kuma?nidin mukai miki haka wace matar tawa?"dago ido tayi ta kallesa ta kauda kanta kawai batare da tace wani abuba ya tako zai karaso ta dakatar dashi gababta na tsananin faduwa tanason mijinta sosai tasan yadda badamasi ke tsananin sonta ta kara tabbatar da baya cikin hayyacinsa amma wanen abun dayasha ya dawo da kaso tamanin cikin dari na hankalinsa tace "nidai bana bukatar wata magana dakai kawai kabarni inji da matsalar da yata ke ciki" "yarkice ke kadai?"ya watso mata tambaya a sanyaye batace komiba ta mike ta gifta ta gabansa ta fice abinta ya dade ya kasa motsi sanan ya fita daga sashenta sashensa ya nufa cike da damuwa da tunani kala kala.... ****** "jinin ya tsaya?"tambayar da yaseer yayiwa husnah kenan tad'anyi farrr da ido ta jinjina masa kai "ehh gaskiya niban gansaba dai ya tafi"a yangace tayi maganar ya saki baki yana kallonta mamaki take basa yace "Mai kikeso na siyo miki?"tayi shiru tayi jimm kadan tace "banaso ka wahalar da kanka"yace cikin shauki da kauna "Allah ko?"gyaran murya ummah hadiza tayi musu kunyq ce ta lullube husnah ta rufe fiska yaseeer ya fice yana dariya, ummah hadiza ta gyara zama tace "ke bude idonki ki kalleni"husnah ta bude ido cike da kunya ta sunkuyar da kai tace "karkiji kunyar mijinki ko kadan kinaji na mace a gidanta yar iska take zama idan kinki waccen karuwar kishiyar taki zata kwace mikishi"tadan bude ido ummah hadiza ta jinjina mata kai tace "kwarai dagaske dan idonta yafi naki budewa amma nima dikda ba yar zamani bace zan budar miki da naki idon zan koya miki yadda zaki karbi mijinki a hannunki kafin wata ta karbe mikishi"husnah tayi ajiyar zucuya ta maida hankakihta gaba daya kan ummah hadiza kamar ance ta waiga taga kamar gilmawar abu tayi saurin kallon wajen ummah hadiza ta kalli inda husnah ta kalla tace "yadai?"tace "wani abu nagani ummah naga wani Abu dogo ta nan"yinkurawa ummah hadiza tayi tace "nusrah ruga ki kiramun yaseer maza ya dawo wanan shedanin yazo"nusrah ta fita jiki na rawa ummah hadiza kitchen ta shiga ta dauko tabarya aguje zaninta na kwancewa yaseer turus yayi ganin ummah hadiza da tabarya yace "lafiya meyafaru?"ya kalli husnah jikinta nata rawa tace "kamar abinda nagani a mota"yaseer idonsa suka firfito yace "yau koni koshi a gidan nan"muryarsa sukaji "ka isa kayimun wani abu kana bil'adama ina aljan karka manta da nidin Zan iya sauya halitta daban daban in kuma yi dik abinda nagadama dan haka bazan taba barin abinda ke ciki. husnah ba"ya fito dankareren maciji ya zagaye gadon yayi mugun girma yusrah da akabari gidan ita tayi saurin turawq momy message ta wayarta Yaseer ji yayi gaba daya wani karfi da kwarin gwiwa yazo masa husnah kuwa cikin tashin hankali take jikinta na rawa yaseer cikin sassarfa yake fadin"karkiji tsoro ki kwantar da hankalinki babu abinda zaiyi miki ina tare dake"girgiza macijin yayi kansa ya rikida ya koma mutum sai sheki yakeyi bakin kirin ummah hadiza jikinta sai rawa yakeyi ta kasa motsa tabaryar dake hannunta yaseer yayi addua ya murza hannunsa ya kaiwa Abraham cafka..... "momy in zakuzo kuzo da malam kawai ga yaya yaseer nan aljanin nan ya fito masa zasuyi fada karya kashe mana yaya momy"cikin kuka yusrah ke labe tana wayar ummah hadiza sakin tabarya tayi zaninta ya kwance taja da baya zata afka musu sukaji an rukota ta Baya momy ce suka dawo dama basuyi nisaba tafiyarsu da malam yaseer na rike da Abraham ruko sosai yayi masa dikda irin nauyi da yadda iska ke wujijjigasa bai sakesa ba addua kawai yakeyi da karfi gumi kawai ke karyo masa..... *WANAM LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANRAMUN BANYAFEBA* 07042277401 *SLIMZY*✍🏻 46 momyn husnah na tsaye cikin kitchen ta gama had'a miya taji gabanta na tsananin faduwa ta rasa dalili kashe wutar gas din tayi ta fito da sauri zucuyarta kamar ta fasa kirjinta ta fito yadda gabanta ke fas fas kicibis sukayi da daddy ya fito da makullin motarsa a hannunsa cikin sauri ya rukota yadda yaga tanayi "ke lafiya?meyafaru ko jikin ne?"girgixa kai tayi tace "bugun zucuyata ya tsananta husnah nake tunani tamkar wani abu na samunta hankalina ya kasa kwanciya"tayi maganar fuskarta a daure daddy ya shiga damuwar yadda hajiya zainab keyi masa yana kokarin yin magana ta fizge hannunta ta dauki hijab dinta dake jikin kujera cikin sassarfa ta fito hajiya rabi ma ta fito zata sashen muneeba "ah ah Alhaji lafiya ya naganku haka?meyafaru kuma? halan cikin ne ya zube na husnah"wani kallo daddy yayi mata yace "fatan da kikeyi kenan banason iskanci da rashin mutunci rabi wace irin magana ce kikeyi kamar kinci Kashi?"mamakine ya kasheta "alhaji ni kake cewa wai ina magana kamar kashi"tsaki yayi mata ya fice cikin sauri ta bishi da kallo daddy cikin tashin hankali yake gidan innah zashi ya sanar mata da halin dayake ciki dangane da zainab.... momy na shiga jikinta ya kama rawa jin muryoyin mutane cikin gidan dakyar take d'aga kafa tana shiga su momy da malam suka shigo wuceta sukayi yadda suke cikin sassarfa tace"ah ah meyake faruwa"malam be jira me zataceba ya shiga da sallamarsa yaseer ya matukar jigata yadda yake rike da Abraham yana wujijjigasa saida momynsa ta girgiza ta kira sunan Yaseer da karfi "yaseer "rukota ummah hadiza tayi "ki kwantar da hankalinki saude ga malam yazo na tabbatar zaasamu maslaha wanan aljanin daya addabi rayuwar yarinyar nan"malam bece komiba ya sauke jakarsa ya curu turaruka masu karfi yayi addua dik ya watsa cikin dakin nan da nan katangar dakin ta zamewa Abraham kamar wuta babu yadda zaayi ya fita malam ya kalli yadda yaseer yake a jigace yace "ka sakeshi na dauresa babu inda zashi"yaseer a wahale yace "na sakesa?kana ganin yadda yake a suffar maciji zai iya cutar da husnah"gimi kawai husnah keyi ta sharbe da hawaye kasa motsin kirki tayi malam yace "ai ninace ka sakesa ko?"cikin wani irin azama yaseer ya sakesa ya fadi kasa yadda ya jigata ko motsi yaseer ya kasayi ji yakeyi tamkar ya dauki dutse, cikin wata irin murya Abraham yace "malam kasakeni in tafi bazan sake dawowa ba karku kasheni kauna da soyayyar husnah ke dawainiya dani wanda na rayu dashi shekara da shekaru"tsumu tsumu su ummah hadiza sukayi momy tace "ikon Allah yau gamu ga aljani bamu gudu ba lallai in bala'i yayi bala'i dolema ka hakura" gyaran murya malam yayi yace"inaso ka fadamun labarinka kaida wanan baiwar Allahr da yadda akayi ka sarku da ita kuke rayuwa shekara da shekaru harka saceta".....rikida Abraham yayi ya rage girma fuskarsa ta fito karara a jikin maciji wasu hawaye ne ke zubowa yace"wanan itace silar shakuwata da yarta"ya nuna momy dake tsaye jingine a jikin kofa dukkansu suka juya cikin mamaki, lokacin da ta haihu bayan kwana bakwai ....takan ajiye yarinyar a daki ita kadai babu kowa ta fito tayita sabgar gabanta ni kuma cikin gidansu wajen wucewata ne akwai wata rana nazo wucewa na rinka jin kukan jinjira a daki cikin iska da guguwa na taho ta cikin gidan mahaifiyarta nata aiki a kitchen tana fadin "kiyita kukanki husnah bazan ajiye aikin da nakeyi inzo mu zaunaba inada abunyi"tausayin jinjirar ya kamani na wuce ta cikin dakin na Shiga ina shiga na sauya kamannina na koma mutum sak amma ba babba ba na dauketa na rinkayi mata wasa har tayi shiru jin motsin maman nayi saurin ajiyeta sai naji tana cewa "ah tou waya fada miki barno gabas take gashi ai kinyi shiru"tazo ta dauketa ta bata nono anata kiraye kirayen sallahr magriba ta sake akiyeta har natafi nayi nisa a cikin iska nasake jiyo kukanta nadawo na kula da ita a hakan na saba da ita sosai mahaifiyarta bata taba ajiyeta tayi mata addua a inda ta ajiyeta a nan take barinta tabbas nasha zuwa wajen husnah inga wasu jinnu masu cutarwa wadanda suke sata kuka na koresu a haka husnah ta saba dani sosai tasanni dik kukan da takeyi idan nazo ta ganni tanayin shiru,wani lokaci ma bana zuwa inda zani tare muke wuni da ita tunda koda yaushe uwarta ajiyeta takeyi tayi sabgoginta har tayi wayau sosai bata taba lura da cewae idan ta ajiyeta a daki ita kadai zatajita tana wasa tana dariya ita kadaiba tasha shigowa daukar abu ko yin wani abun ta ganta zaune ita kadai tana wasa nine nake wasa da ita har dauketa nakeyi inyi yawo da ita muyi shawagi in dawo da ita sakamakon mahaifiyarta bata damu da kulawa da itaba, hawaye ya wanke fuskar momy dukkansu cikin tashin hankali suke da gumi ke karyo musu,wanan dan uwan nata sau dayawa shi yake daukarta yayi wasa da ita shi yake renonta idan yatafi makaranta nakanzo a suffarsa sakk inyi wasa da ita batare da mahaifiyarta ta gane cewar bashi bane akwai wata rana husnah nacin abinci ta zuzzubar a wajen tazo tayita mata fada tayita kuka sai gani nazo tana ganina tace "abokina"tana kallon wani sashe na cikin dakin, momyn tace "ke waye abokinki kuma?har wani aboki gareki bansaniba?kodai Yaseer kike magana?"husnah ta jijiiga kai tace "ah ah momy inada aboki bakisanshiba yana zuwa ya daukeni mu fita yawo muje can wani waje"momyn tace "kin cika sambatu husnah"ta tafi tabarta na shigo ta rungume ni sosai tanajin dadi yarinyar ta shiga raina sosai yakai daddare ina zuwa wajenta sau dayawa mahaifiyarta zata farka cikin dare ta ganta zaune tana wasa tana magana ita kadai lokacin tana shekara daya da wata takwas bakinta ya bude nine na koyawa husnah magana sosai,bata damuwa zatace "Kar kiyi baccin kiyita zama"mahaifinta yasha tambayarta dawa husnah ke surutai a shekararta bekai tayi wayau haka ba dole akwai wanda ke koya mata hakan amma bata damuwa bata taba bincikar metakeyi ba dikda cikin surutanta tana fada mata abokinta kaza abokinta kaza,tsananin son da nakeyiwa yarinyar yasa bana zama cikin jinsin mu kullum ina tare da ita sakamakon mun shaku har yakai idan zan tafi kuka takeyi zata bini,tsananin kaunar da nakeyi mata mahaifiyarta tasha nemanta ta rasa ta dudduba wurare bata gantaba bata damuwa saidai tace tasan tanacan tana wasa da yaseer sau dayawa ba wajen yaserr takeba wajena take"husnah ta kalli mahaifiyarta idonta jajir cikin tsananin damuwa da jin haushinta malam yace "tabdijan, Tou ya akayi ka saceta?"yayi girgiza yayi kuww hade da kururuwa yanason guduwa dik inda ya dosa babu hanyar gudu malam ya daddauresa tamau yace "wata rana ana magriba husnah tana wasa wajen gate dinsu yaseer ya taho zashi masallaci ya rukota taxo wajensa tanayi masa surutai lokacin shekararta biyu da sati biyu yace"ki jirani husnah zanzo yanzun bari naje nayi sallah nadawo"ta makale kafada tasa kuka ya fice ya rufo gate din ina tsaye bata ganniba tana juyowa muka hada ido tausayinta ya kamani ba kalli cikin gidan ba kowa sai ita kadai tana wasa mahaifiyarta bata damu da killaceta ba a wanan lokacin manyan shedanun aljanu lokacin suke yawo lokacin cikin gidansu dik mutanenmu ne sun baza kaya tanata yawo na rukota"zaka tafi dani?"tace idonta cike da hawaye na gyada mata kai tace "katafi dani abokina kaji?"na jinjina mata kai nima inasonta banaso daidai da minti daya in nisanceta ina samun matsala sosai da mahaifiyata akan husnah saboda bana zama cikinsu ranan nasawa raina tafiya da ita haka na dauketa natafi da ita cikin iska......bayan natafi da ita nasamu matsala sosai da yan uwana yadda suke kyamarta babu wanda yake sonta hakan yasa dik inda zani da ita nake zuwa nasamu matsala sosai da mahaifanaa akanta tun basu amince da itaba ganin son da nakeyi mata zasu rasani yasa suka amince da ita nina bude mata ido take ganin kowa a suffar mutane a duniyar mu dik wani abu da takeso inayi Mata shi ko menene koda zan cutu kakata wadda husnah tasani da goggo kande itace ta rikemun ita take kula da ita babu me yunkurin cutar da ita dik wanda yace zaiyi hakan kuwa sai inda karfina ya kare a haka nake rayuwa da husnah bana bata abincinmu abincinta nake bata ina zuwa da ita Rafi insa hannu in kamo kifi in gasa mata ta saba dani nasaba da ita tsananin shakuwarmu tasa nasan aurenta ne kadai zaisa mu dawwama tare saidai a yan uwana aljanu akwai mesona wadda itace narjisu itace silar dawo da husnah duniyarku wanda a yanzun take hannunku" hajiya saude ta kalli momyn husnah ta girgiza kai tace "sakacinki ya jefa husnah cikin halin da take ciki tabbas nakara gasgata cewar baason barin jarirai su kadai a daki batare da anyi musu addua ko ankara musu wani abuba gashi ya tabbata innahlillahi wa innah ilaihi rajiun"ta zauna dirshan ta fashe da kuka, kururuwa Abraham yakeyi ya soma rokon malam "Dan Allah kada ka rabani da husnah ina tsananin kaunarta karku rabamu itama tana sona husnah tasan irin gwagwarmayar da nasha akanta ko kafin na aureta"malam ya jinjina kai tabbas akwai sabo da shakuwa tsakanin husnah da Abraham saidai aljani bashida amana kuma bashida alkawari dik yadda zaiso karya kashesa yasan tunda yana sonta bazai taba daina bibiyarta ba, gyaran murya malam yayi yace "ku aljanu bakuda amana kuma bakuda alkawari idan har na kyaleka yanzun na tabbatar zakayi abinda yafi hakan tunda abinda ke cikinta kake hari idan har na kyaleka na tabbatar abinda zakayi gaba sai yafi wanan dikda irin tausayin da kabani da ganin bakada laifi wajen daukarta mahaifiyarta ce mai laifi" Abraham yana yawo cikin dakin yana rimi yana hankoro "koda kun kasheni ko kun illatani da soyayyarta na rayu kuma bazan taba daina sonta ba" furucun da yayi yasa malam yayi yunkuri yayi addua ya tofa masa sanan ya soma karatun alkurani cikin dakin mai girma yana daga murya Abraham ihu yakeyi cikin dakin cikin tsananin azaba, yadda yake kururuwa da kuwwa ba karamin tausayi yabawa husnah ba kuka ta fashe dashi tanaso ta hana a kashesa ta kalli Yaseer ya cije lebe ta tashi dakyar wani jiri ke daukarsa har yanzun kafadarsa kamar ba tasa ba ihu Abraham yakeyi yana fadin "zaka kasheni kana konani karka kasheni koda ka kasheni zan mutu ne da soyayyar husnah a cikin zuciyata..... cikin momy ne ya karta mararta taji tanayi kamar zata bude ta durkushe kasa cikin tsananin jin ciwo tace "wash marata".....da sauri ummah hadiza da hajiya saude sukayi kanta.... ****** gumi ke karyowa daddy a dakin innah tace "haka zakayi hakuri da auren hajiya rabi da kayi badamasi dikda yadda kake nunamin kamar baa cikin hayyacinka kake ba"wayarsa ce tayi ringing cikin damuwa ya cirota a aljihunsa ya kalla yace "ummah hadiza ke kira"ya dauka ya kara a kunne yana jiyo karatun alkurani sanan cikin numfarfashi yakejin ummah hadiza na fadin "badamasi kazo fa zainab zata haihu"ta kashe wayar ya yunkura ya mike takalmin hagu a dama yasa innah tace "kai lafiya ina zaka meke faruwa"dakyar yace "zainab ce zata haihu" "banga ta zama ba nima"innah ta yunkura a waje ta yafa mayafinta ta bi bayan daddy dako ganin gabansa bayayi..... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BANYAFEBA* 07042277401 08036953516 *SLIMZY*🫣kuyi maneji yau sunday oga na nan.....🤪 47 a gaggauce ummah hadiza da hajiya saude suka shiga da momy cikin gidanta suna kokarin shiga da ita cikin daki hajiya rabi ta taresu "lafiya?meke faruwa meyasameta"tana kokarin rike momy hajiya saude ta dakatar da ita "ba sai kin riketa ba ina mijin naku yake?"tabe baki tayi ta harde hannuwanta a kirjinta tace "ita zan tambaya tunda ai tare na gansu suka fita"yunkurin nishi momy takeyi gumi ke karyo mata basubi ta kan hajiya rabi ba suka Shiga daki da ita horn din motar daddy ummah hadiza taji ta fito da sauri sukai arangama da daddy "ina zainab din take?" "tana cikin daki tare da saude inaga abun nan akan gaba take ko zamu barta a gida karta haihu a mota?"gumi daddy ya goge innah ce ta shigo cikin sauri ummah hadiza ta tarbeta "ah ah innah tare kuke kenan dashi" "ehh yaje gidana muna magana bamu karasa ba saiga kira ina zainab din take ko zamu tafi asibiti ne?"muneeba ce cikin takun kasaita ta shigo sashensu tana tura ciki dakyar innah ta kalleta tace "ikon Allah ke kuma fa? wanan ciki muneeba kodai yaya goma ne ciki haka yayi girman?"murnushi muneeba tayi tace "sannunku ina yini?"hajiya rabi ta taho da kissa ganin daddy "dama yanzun zan kiraka ince ko zakazo muje akai zainab asibiti?"wata harara daddy ya watsa Mata sanan cikin basarwa yace "ummm gani nazo ai sun kirani"yaja gauron numfashi ya sauke ya harde hannuwansa a kirjinsa ya koma gefe cikin damuwa muneeba kallon yadda daddy ya amsawa hajiya rabi tayi da mamaki ta kalli mahaifiyarta wadda ta ruko hannunta dakyar suka nufi sashenta..... ummah hadiza tabisu da kallo innah ma kallon muneeba takeyi cike da mamaki tace "ikon Allah kenan ku duba yarinyar nan cikin daban uwar jikin daban ni gaba daya tausayi take bani anya bazaaje aji yara nawa ne a cikin ba?"murmushin takaici ummah hadiza tayi "tou ai ance baaga cikin ba"dafe kirji innah tayi zatayi magana hajiya saude ta fito ta jike da gumi sharkaf cikin farin ciki ta rangad'a gud'a tace "Alhamdulillah Zainab ta sauka"jikin daddy na rawa yace "haba metasamu ina take?"yana kokarin shigewa dakin hajiya saude ta dakatar dashi"kada ka Shiga ban gama da itaba inaso ummah hadiza mu taimaka mata nadai yanke cibiya ta sauka tasamu yara biyu maza"cakkk daddy yayi ya kasa magana yace "biyu maza?dagaske kikeyi saude?"innah cikin farin ciki ta daga hannu tace "Alhamdulillah Alhamdulillah "ta kwashi rawa ummah hadiza da hajiya saude suka shige.... ***** Abraham ihu yakeyi tin yana ihu ya gagara sai wani irin gurnani yakeyi wani irin hayaki ke tashi a dakin gabaki dayansu tari sukeyi cikin dakin husnah idonta dik ya firfito malam ya tsagaita da addua da karatun da yakeyi jin shiru "ka Kone ka yarda cewar zaka rabu da ita?"a wahale Abraham yake cikin wani yanayi yacev"na kone malam kayimun illar da bazan tashiba bazan moruba inaji a jikina mutuwa zanyi zanbar wanan duniyar da soyayyar husnah bil'adamar dana rayu da ita da tsananin kaunarta"yana gama maganar sukaji wata irin kara a tsorace yaseer yayi tsalle kan gadon da husnah ke zaune ya janyota ya rungumeta dakin ke wani irin juyawa wata murya sukaji ta mace "Assalamu alaikum"da sauri Yaseer ya gyara zama jin muryar yasan muryar bazai taba mantawa da itaba yace a hankali kowa na jinsa "narjisu....."malam ya amsa sallamar cikin kwarin gwiwa yace "ke wacece?"basa ganinta dukkansu kowa waige waige yakeyi tace "ni aljana ce narjisu malam ka kona Abraham kayi masa kunar da bazai sake moruwaba karshema ya mutu babu abinda yaja masa face taurin kansa da rashin jin magana da tsananin soyayyar da yakewa god'oyarku"malam yayi hamdala ya kalli yaserr murmushi yayi "zan taimaka masa zan daukesa zan tafi dashi sanan nayi muku alkawarin bazai sake dawowa ba" cikin wata irin kasalalliyar murya mai cike da wahala da tsananin jin ciwo Abraham yace "husnah.....husnah nabarki husnah ina sonki nafada miki mutuwa ce zata rabamu yau gashi an konani sanadinki sanadin cika miki alkawarin da nayi bazan iya barinki ba"yana gama magana sukaga hayakin dake tashi a dakin a hankali yana bacewa cikin ikon Allah ko minti goma baayiba suka Nema hayakin suka rasa husnah ta kalli yaseer yadda yake a jigace sakamakon rukon da yayiwa aljanu ta rungumesa ta fashe da kuka shima kukan yakeyi yace "Alhamdulillah husnah yau kin rabu da wanan aljanin yanzun zamuyi rayuwa tare cikin kwanciyar hankali"ya dago fuskarta yana kallon yadda take zubar hawaye yace "menene yasa kike wanan kuka?"girgiza masa kai tayi ta kara rungumesa tace "ya bani tausayi yasaka kansa a soyayyar da ba jinsinmu daya ba babu yadda zaayi mu rayu tare a baya da nayi masa alkawarin rayuwa tare nayine a rashin sanin bansan banbancin mutim da Aljani ba banso aka konasa ba saboda kaunar da yakeyimun"yaseer ya shafa kanta yace "ki kwantar da hankalinki husnah idan baa konasa ba bazai taba daina bibiyarmu ba ko kadan kinga konasa shine maslaha"ta jinjina kai ya zare jikinsa daga nata yace "ashhhh wayyoo kafadata"cikin jim ciwo ya sauko daga gadon ya kalli nusrah dake zaune gefe yace "taimaka mata ku gyara dakin tayi wanka bari nasamu malam"ya fito dakyar yake takawa yasamu malam zaune a parlor ya zauna akan gwiwarsa yace "malam mungode bamu da bakin da zamuyi maka godiya"malam ya jinjina kai yace "kaima kayi kokari kai namijin duniya ne inba namijiba babu wanda zai damki aljani cikin suffar kumurcin maciji"yaseer ya sunkuyar da kai malam ya cigaba da magana yace "be mutu ba amma inada tabbacin zai mutu din saidai kasan aljanu sunada hadin kai sosai mu kuma bil'adama munada sakaci musamman da addua karkuga husnah tasamu lafiya sun rabu kuyi tunanin angama yakin ku shagala kar gidanta ya kasance babu karatun alkurani maana kullum ya zama cikin saka karatu koda bacci zaku kwanta banda yawan kallace kallace a ragesu sanan maganin da akace amininka ya bada tabbas shima ya bada gudunmawa kaso tamanin cikin dari wajen samun warakartq yanzun babu wani aljani da zai iya kusantar husnah da sunan zama a jikinta saidai tsoratarwa da abinda baa rasa ba"yaserr ya gamsu da maganganun malam sosai ya bashi wani hayaki yace "karbi wanan kuyi kaida ita inshaaa Allah angama da wanan matsalar"ya karba cike da girmamawa yayiwa malam godiya ya rakashi.... ***** "ummah anya wanan matar batasamu bokan dayafi nakiba kuwa?kina ganin yadda daddy yakeyi miki magana yana amsaki kamar bayaso abin nan ya bani tsoro ummah"hajiya rabi taja numfashi ta sauke cike da damuwa idanuwanta jajir ta dubi muneeba dake zaune ta mummuke kafafuwa tace "al'amarin akwai daure kai sosai muneeba saidai ninasan ta inda zan bullo musu yanzun ba gashi tana nakuda zata haihu ba bazan taba barinta da wanan d'an ba muneeba ke saina kashe dan tunda bansamu na kashesa a cikiba kuma Alhaji badamasi koda ya dawo hayyacinsa dolene ya zauna dani"cikin sauri sadiya ta shigo dakin tana numfarfashi ta rufe kofa dik sun tsorata kallonta sukeyi sun Kasa tambayarta dafe kirjinta tayi tana sauke numfashi tace "tou wallahi hajiya zainab ta haihu naji anacewa yan biyu maza ta haifa sanan naji kanwar yaseer ta shigo cikin gidan nan cikin farin ciki tana fadawa mahaifiyarta an kona aljanin husnah" "mai kikace sadiya?kinsan me kike fada kuwa?"a haukace hajiya rabi ke magabar jikinta na kyarma dakyar kafafuwanta suka dauketa saboda yadda taji maganar kamar saukar aradu cewar Zainab ta haihu kuma har yara biyu kuma duka maza,baya baya tayi ta zauna dabas akan gado muneeba bataji nauyin cikin dake jikinta ba ta yunkura ta mike tsaye tana kallon sadiya biyu biyu dakyar ta saita natsuwarta ta hadiye wani miyau mai kauri na tsananin bakin ciki tace "kina nufin husnah ta dawo hayyacinta?husnah ta dawo sak mutum kenan ta rabu da aljanin mijinta?"girgiza kai tayi kamar mai aljanu tace "ah ah bazan taba yarda da abinda kike fadaba bazan taba amincewa yanzun zamuyi zaman kishi da husnah ba husnah fa? sanan cikin dake jikinta tana zubar da jini bai fita ba?"sadiya ta jinjina kai tace "tabbas bai fitaba kuma likita ya tabbatar da tanada ciki"a zabure muneeba ta ruko mahaifiyarta kamar mahaukaciya cike da bakin ciki idonta ya rufe tana girgiza hajiya rabi tace 'ummah baxan yarda ba bazan taba Amincewa ba ummah dole zan rabu da cikin nan na jikina cikin da bana yaseer bane ina bukatar cikin yaseer cikin da zai zama nima inaso agansa kamar yadda akaga cikin husnah"ta girgixa ummahntq tana kuka mai cike da damuwa da tashin hankali"ummah kiyi wani abu ummah ki tashi kiyi wani abu dole mu koma wajen boka ya ciremun wanan cikin dayasamun ina bukatar cikin yaseee" sadiya ta ruko muneeba "ke haukar meye kikeyi haka?kishi ya rufe miki ido kinata zayyano maganganu idan wani ya labe ya jimu fa?"cikin daga murya cike da tsiwa muneeba tace "ya jimu"da sauri hajiya rabi ta ruko muneeba cikin tashin hankalin ganin yadda muneeba ke neman haukacewa ta riketa sosai sauke numfashi kawai takeyi gumi na tsattsafo mata tare da sakin wani irin kuka mai ban tausayi rungumeta tayi sosai tace "ki kwantar da hankalinki gobe zamuje wajen boka nasan koma menene yanada mafita idan ma haihuwa zakiyi zakiyi ki haifowa yaseer dansa kin manta yace dan dake cikinki na yaseer ne? aljani yasa ya dauko kwan yaseer ya shiga jikisa yasa miki?"kallon ummahnta takeyi kamar zararra sam bata yarda da abinda take fadaba cike da damuwa tace "ummah nidai muje gidan bokan yanzun?"sadiya da hajiya rabi suka kalli juna hajiya rabi bazata iyawa muneeba musuba itama tana bukatar boka yanzun yadda komi ya jagule mata tace "kije ki shirya"ta saki mahaifiyarta ta kwashi wayoyinta.... ****** cikin dajin babu aljanin da babushi a wajen kallon yadda jikin Abraham ke zagwanyewa fuskarsa gaba daya ta koma kamar gawayi murnushewa takeyi kamar rushin dayayi toka kiran sunan husnah yakeyi a wahalce, zuhraliyya cikin kuka tace "waye yayi maka wanan abun?"narjisu dake gefe tace "shine yakai kansa tsabar taurin kai irin nasa yau bil'adama sun nuba maka halayyarsu na rashin sanin halacci dikda kaine ka kai kanka"tace tana hararar zuhraliyya zabariyya zubewa tayi akansa tana kuka mahaifinsa kuwa dik yadda akayi yayi magana a wajen ya gagarayi yana tsaye dogare da sanda jikinsa a sanyaye cikin tausayawa ya kallesu yadda suka zagayesa yace "ku matsa ku bashi wuri Abraham bazaiyi ba mutuwa zaiyi domin ya konu dayawa"ganin babu wasa a tattare dashi yasa kowa yake kaucewa kafafuwansu basa taba kasa yawo sukeyi akan iska haka suka bace hannunsa dafe da kirjinsa gefen zuciyarsa wani irin abu ke fitowa daga hakoransa da suka kakare waje daya a haka yake motsasu Yana kiran husnah idanuwansa na kallon sama yayinda yake iya hango showing dinsu itada yaseer tana dannawa yaseeer jikinsa haka Abraham ya soma wata shakuwa mai warin hayaki haka kansa ya langwabe cikin wani irin yanayi yace husss....nnh be karasaba ya daina numfashi, husnah na cikin dannawa yaseer jiki taji kirjinta ya buga haka kawai taji jikinta yayi sanyi Abraham ne ya fado mata kwalla ta cicciko a idonta Yaseer jin shiru ya daga kai tana ruke da karamin towel yaga tana hawaye ya ruko hannunta yace "yadai? lafiya?"girgixa masa kai tayi ta share hawayenta tana matsa masa jiki haka suke jiyo bugun kofa suka saurara da kyau nusrah ce tana numfarfashi tana fadin "yaya yaya yaseerr Anty husnah momy ta haihu yan biyu maza"yadda towel din husnah tayi suka kalli juna da yaseer tuni ya yunkura ya mike ya rungumeta a jikinsa cike da farin ciki tare suka karasa wankan suka fito suka shirya a hanyarsu ta shiga gidan sun jero yayi kicibis da muneeba idonta dik sun kumbura sakin hannun husnah yayi ya karasa "yadai munee ina zakuje da yamman nan?"yatsina fuska tayi kamar bazata kulashiba ganin husnah ta tsaya ta tsaresu da ido yasa cike da kissa ta shagwabe masa tana kokarin rukosa yace "menene ko jikin naki ne?"ya kalli cikin ta shafa cikinta tace "umm umm bakomi zamuje asibiti ne da ummah likita yace mu koma" jimm kadan yayi ta katse masa tunani "kaci abinci?"ya kalli husnah data dauke kai cike da kishi ya gyada mata kai ta shafa gefen fuskarsa tace "ka kulamun da kanka sai na dawo" "da naso na kaiku ne"da sauri ta katsesa "ina zaka kana tare da amarya na yafe maka mijina"tayi masa murmushi yabita da kallo dakyar take daga kafa muneeba ta watsawa husnah wani kallo mai cike da tsana irin zamu gamu din nan suka fice driver na jiransu..... ***** daddy natw rantsuwa suka Shiga "nifa bansan lokacin dana auri rabi ba dan haka babu wani aure a tsakanina da ita mema ya hau kaina da har zan auri rabi saboda cin amana suna tare da zainab?"yaseer turus yayi yanajin furucin daddy suna shiga innah tayi musu nuni da suyi shiru yara sun shigo cikin faraa ummah hadiza ta ruko husnah tace "barka barka husnah Masha Allah aimu nan muka taho muka barku da dan shegiyar can aljan ni malam din ma daga baya mayi masa godiya"husnah ta zauna ta kalli sashen da mahaifiyarta ke zaune ta kalli yaran tayi murmushi take taji wani son yaran ya shigeta ta dauko dayan yaseer ya shigo ya dauka,daddy kuwa ficewa yayi a fusace ya nufi sashen hajiya rabi be sameta ba ya koma dakinsa ya shiga sintiri don me innah zatace bazai rabu da itaba?.... ***** dukkansu dake tsaye akan dutsen cikin tsananin tashin hankali suke ganin babu ko kayan boka a wajen sai fulani dake wajen wani dake saida kwarya a wajen ne ya shaida musu boka ya mutu.....muneeba duhu ta soma gani ko ganin gabanta batayi cikin tashin hankali ta kalli cikin dake jikinta ta kalli ummahnta tace "bo....bokkkka ya mutu ya barni da cikinsa?"ta dora hannu akai tayi baya zata Fadi ummah da Anty sadiya suka tarbota ta saki wata gigitacciyar kara.... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BANYAFEBA* 07042277401 08036953516 *SLIMZY*🥱😒ina boka yaje ni Amina? 48 yaseer ne ya saci kallon husnah da tayi kur'i tana kallon jinjirin dake hannunta wanda tuni ta fada duniyar tunani cike take da takaicin muneeba da tasan dik abinda tayi yanzun tayine dan ta shakar da ita idan hakane kuwa tabbas ta taro march,ji tayi a jikinta ana kallonta ta d'ago kai ta zuba masa kyawawan idanuwanta wani kallo tayi masa mai tada jijiyoyin jiki saida yaserr yaji wani yarrr dikda yasan mai kallon ke nufi hajiya saude taja gauron numfashi ta katse shirun da dakin yayi "niko ina tsananin mamakin yadda akayi badamasi ya auri rabi baya cikin hayyacinsa"ummah hadiza ta gyara zama "ashe abinda yake ranki shine a raina tun fitarsa nake sakawa ina warwarewa gashi innah na neman hanasa rabuwa da ita"innah tayi murmushin manya tace "bani na aikesa aurenta ba dan Haka shine da kansa zaisan yadda zaiyi da ita yasan nayi da ita in yana sonta su cigaba da zama"husnah ta mike tana yatsina fuska "yadai husnah?"ta girgiza kai "inaso in d'an kwanta ne kaina nadan ciwo inajin zazzabi"ummah hadiza ta yunkura "umm bari intashi inje inji da tawa yar"ta ruko husnah "munyi gida sai mundawo"dariya hajiya saude tayi ta girgiza kai suka fice, gyara zama hajiya saude tayi ganin yaseer na waigensu husnah tasan binsu yakesonyi kafin tayi magana ya ajiye jinjirin "amm nima" "kaima mene ina zaka?ai zama zakayi akwai maganar da nakeso mu tattauna"ya gyara zama hade da natsuwa dikda hankakinsa rabi yana wajen husnah da suka fita momy ta cigaba da magana "ai shiryawa zakayi ka dauki husnah kuje gidansu hafeez kayi masa godiya dan wallahi harda maganin da hafeez ya kawo ya taka babbar rawa wajen warkewar matarka kuma na tabbatar ba wani abubane ya hadaku babu wani kwakkwaran dalili kawai dalilin be wuce akan husnah ba kar kabari mace ta shiga tsakaninka da Amininka kaji nafada maka"shiru yaseer yayi jikinsa yayi sanyi hafeez amininsa ne tun yana primary school tare sukai makaranta har university sukasamu aiki yanzun gashi sun samu matsala kuma hakan be hana hafeez zuwa gidan ba,sallamar wadda sukajine yasa yaseer jikinsa yin wani shock ya dago da sauri sukai Ido hudu da hafeez da ummahnsa da meenahl ya sunkuyar da kai hajiya saude cike da faraa tace "d'an halak kaki ambato yanzun maganarka nakeyi sai gaka kunzo sannunku da zuwa sannu da zuwa hajiya"ummahn hafeez ta dire jakarta yaseer ya sosa keya yace "sannu da zuwa ummah,ina yini ummah"wani kallo ummah tayi masa tace"haba yaseer ni baxan amsa gaisuwarka ba ai tunda niba uwarka bace ai kabani mamaki koda kuke fadanku kaida abokinka ai be kamata ya shafeniba"yaseer ya sunkuyar da kai cike da kunya ummah tace "toni gani nazo hajiya hafsat ce ta sanar dani haihuwar hajiyq zainab daxun mun hadu a saloon tace ai ansamu yan biyu nace bazaa kwanaba komi yamma sai nazo naga wad'anan jarirai nasa musu albarka"innah ta dauko daya ta mika mata tana fadin "wadanan mazajen masu kama daya bansan ya zanyi dasuba in rinka ganesu"yaseer dakyar ya dago kai suka hada ido da hajiya saude ta kashe masa ido alamar yaja hafeez su fita shine ya mike ya tabo hafeez ,da sauri hafeez ya kallesa yace "man muje mana"shiru hafeez yayi ya mike yabi bayan yaseer ummah ta bisu da murnushi tace "j'airan yara"nan ummah dasu momy suka baje suna zuba hira cike da nishadi minal tuni ta mike ta fice wajensu nusrah a sashen husnah... yaseer dakyar yasamu ya shawo kan hafeez yayi fushi sosai suna tsaye jingine jikin mota ana kiran magriba yaseer yace"mu shiga ciki mana sashen husnah kaci abinci muyi sallah sai mutafi maida ummah tare"hafeez ya jinjina kai yace "tou muje"tsayuwar motarsu hajiya rabi ce ta dakatar dasu suka tsaya dakyar hajiya rabi da sadiya suka fito da muneeba daga cikin mota wadda idanuwanta suke a rufe taki bude idonta sai wasu maganganu takeyi tana shafa cikin kallo daya zakayiwa hajiya rabi ka hango tashin hankali karara a fuskarta nan da nan tayi bakin kirin ta fita hayyacinta yaseer jikinsa na rawa ya karaso ya taimaka musu aka fito da muneeba daga cikin motar yace "ummah lafiya meke faruwa naganku cikin wanan yanayin"hajiya rabi ta kalli muneeba ta hadiyi wani miyau mai daci cike da damuwa tace "yaseer akwai matsala asibiti biyu mukaje dangane da cikin nan na muneeba baa ganinsa kwata kwata shine kaganta cikin wanan halin gashi dik ya burkice sai kiran sunan husnah takeyi wai husnah ce da aljanunta suka dauke mata yaro"wani kallo yaseer yayiwa hajiya rabi take tayi gumm da bakinta Tasha jinin jikinta dama ba haka ta fada ba yace"badai husnah ba kam saidai in wata matsalar ce tafaru idan hakane zanyi magana da malam da yayiwa husnah magani yazo akan matsalar muneeba "kallon juna hajiya rabi da sadiya sukayi gaban hajiya rabi ya fadi karfa malam yazo ya fadi cewar cikin jikin muneeba bana yaseer bane,cak yaseer ya dauki muneeba dikda nauyin ta hawaye kawai ke gangarowa daga idanuwanta dake rufe ciki bakinta na motsi tana fadin "ni wallahi sai nasamu ciki irin na husnah cikin yaseer shi nakeso banason wanan cikin ummah ki taimakeni ina tsananin son Yaseer kinga ita anga cikinta"yaseer wani damm gabansa ya Fadi mamakin kalaman muneeba yakeyi yana rike da ita suna tafiya tare dakyar hajiyq rabi ke daga kafarta kamar an dora mata Kaya haka suka shiga tare dakin muneeba ya kwantar da ita ya tsugunna a gabanta cikin tausayawa ya kira sunanta cikin wata irin siga mai cike da tausayawa da kulawa "muneeba ki kwantar da hankalinki zaaga cikinki kema ba likita ya fada miki cewar wasu na haihuwar dansu haka ba?inasonki ina son abinda kw cikinki kidaina damuwa"ta bude idanuwanta a hankali saida yaseer ya razana ganin yadda kwayar idonta ta koma kamar gudan jini saboda ja tace"bazaa gansa ba yaya yaseer nafada maka bazaa gansa ba yaseer nidai inason wani cikin banason wanan?"yadda take maganar a wahale yasa yaseer jikinsa mutuwa ya shafa fuskarta yace"shima kina sonsa kuma zaki haifesa ko? inace nine mijinki kuma uban d'an?"ya kafeta da ido itama shi take kallo wasu zafafan hawaye madu zafi ke zubo mata kafarta ya kalla ruwa ke biyo kafarta yayi saurin kauda kansa ganin yadda take hawaye dakyar ya fito daga dakin,hafeez ya ruko hannunsa jiki a sanyaye suka fita, hajiyq rabi gyara tsayuwa tayi tace"muneeba na rokeki wadanan surutan da kikeyi sune zasusaka asirinmu ya tonu nidake asan abinda muka aikata kiyi shiru ki kwantar da hankalinki gobe zan fita Nemo maganin da zako rabu da cikin ko ki haifesa"wani kallo muneeba tayiwa uwar saida taji hantar cikinta ya kada dakyar ta yunkura ta tashi cike da tsana take kallon hajiyq rabi tace"ummah idan har ban rabi da cikin nan ba to kisani zan fadawa yaseer ba cikinsa bane cikin boka ne!!!!"cike da masifa kamar zararriya take kallonsu yadda take wurga kwayar idonta da sukai ja ba karamin tsorata tayi ba "bana son ganin kowa ku fita kawai ummah ina cikin tashin hankali da damuwa nayi nadamar abinda na aikata ummah saida nafada miki bazanyi zina da boka ba kikace inyi ga abinda kikajawo nan gashi yanzun yq mutu ya barni da cikinsa a jikina bayan ba cikin mijina bane"da sauri hajiya rabi ta rufewa muneeba baki wani karfi ne yazo mata ta fizge ta nuna musu hanyar fita batason ko ganinsu, haka suka fice cikin tashin hankaki ko takalmi hajiya rabi ta gagara sawa yadda muneeba ke sambati na bata tsoro karfa taje ta fadi abinda zai fallasa sirrinsu dole Zata kira aminiyarta dikda ba wani shiri sukeyiba ta taimaketa inda malamin da zai cirewa muneeba cikin nan a haka suka shiga cikin gida ummahn hafeez da minal sun fito hajiyq saude ta rakosu da innah "ah ah kundawo sannunku da zuwa"cewar hajiya saude ko saurarenta hajiya rabi batayiba batamasan ana mata sannuba bin ta sukai da kallo yadda sukaga kafarta ko takalmi babu hajiya saude ta kalli innah tace "toohhh Allah ya kyauta kinga matar nan kamar mahaukaciya"suka fito, cikin damuwa hafeez ke kwabtarwa da yaserr hankalin abinda ke damun muneeba "Insha Allah komi zai warware babu abinda yasameta lafiyar kwakwalwarta kalau"a haka su ummah suka karasa "lafiya naganku jingun jingun kamar kuna cikin damuwa?"ummahn hafeez ke tambayarsu tana binsu da kallo hafeez ya nisa yace "akwai matsala ne dangane da muneeba"nan ya kwashe ya fada musu hajiya saude tace "haba shiyasa naganta kamar kwancen hauka kamar sabon kamu dubi yadda take a furgice ko takalmi babu aidata fada da ansan abinda zaayi Bari nashiga na sanarwa da alhaji kawai a nemi mafita in aljanune ma asani"nan sukai sallama dasu hafeez suka shiga mota hafeez yacewa yaseer"sai munyi waya"ya ja motar suka tafi, a sanyaye yaseer ya nufi sashen husnah yabar su innah tsaye da sallamarsa ya shiga mamaki ne ya kashesa ya kasa magana jin yadda husnah ke zuba kamshi taci ado da kwalliya wata farar riga tasaka da dogon wando yadan wuce gwiwarta an gyara mata gashi "ah ah matar datacemun batada lafiya kenan?"cuno baki tayi gaba tayi murmushi a ranta tabbas ummah hadiza tasan kan lagon maza wanan karatun da tayi mata gashi yadda yaseer ya rude kadai tasan abinda sukeso kenan ta mike tsaye tadan rusuna "sannu da zuwa"kasa amsawa yayi cikin mamaki yake tini ya nemi damuwar muneeba ya rasa tsaresa tayi da ido yadda yake bin ta da kallo ta juya cike da kwarkwasa tace "tunda bazaka amsa ba ni kaga tafiyata"cikin shagwaba ta juya baya ya kalli yadda mazaunanta suka fashe cikin wandon wani miyau ya hadiye nan da nan ya rungumota ta baya yasa kansa seting wuyanta yayi kissing din gefen wuyanta tana zillewa yana rungumota suna dariya suka shige daki, gefen gado ta zauna tana kallonsa shima ita yake kallo cikin mamaki yace"kinga yadda kika canja hussy?"tayi murmushi "Allah ko?meye ya canjani?" "umm"kawai ya iya cewa yana jinjina kai shima ya zauna gefenta ya fuzgota jikinsa yana rungumeta ywce"cikin damuwa nake amma tarbar da kikaimun ta furgitani"tadan sakesa cike da kulawa tace "damuwa kuma?wace irin damuwa fadamun inji?"shafa kansa yayi yana tunanin yadda zai fada mata damuwar muneeba yake ciki yasan zataji haushi ta sake tambayarsa nan ya kwashe komi abinda ya faru ya fada mata ta cije lebenta tana matukar kishi da muneeba amma furucin ummah hadiza ta tuna"karki kuskura kibari mijinki ya gano lagonki na kishi ko kishiyarki rainaki zatayi zai rinka amfani da hakan wajen musguna miki gara ko ranki ya baci ki danne ki koyi hakuri shima yanasa mace martaba da kima a idon mijinta wani abun shakkar yi miki zai rinkayi"tayi ajiyar zuciya tace"ka kwantar da hankalinka addua zamuyi mata kuma ka kwantar mata da hankali ka lallasheta karka kyamaceta ko ka gujeta saboda abinda ke jikinta,yanzun kaci abinci sai muyi sallah mujeko?"yayi kuri da ido yana kallon husnah ta mike ta fice daga hannunsa yayi sama yana godewa Allah he cant believe husnah ce ta koma normal mutum.... ****** sukur sukur hajiyq rabi taji a dakinta ta kasa shiga gabanta na faduwa ta tsaya daga wajen sadiya tace"kamar sukur sukur"ta jinjina kai bude kofar akayi sukaga daddy tsaye da kwaryar da hajiya rabi ke magani a hannunsa, Gaban hajiya rabi ya yanke ya fadi sadiya ta wucesu itama jikinta sai kyarma yakeyi "am Alhaji ina kasamo wanan kwaryar?daga ina kuma?"wani kallo yayi mata data kama bakinta, "rabi yanzun dama abinda kikeyi kenan?wadanan surkullen da kulle kulle kikeyi rabi?ashe asiri kikaimun na aureki bansaniba?"damm gabanta ya fadi gumi ya karyo mata cikin daga murya yake maganar innah da hajiya saude sun shigo daga waje suna magana suka tsaya "lafiya badamasi? meyake faruwa?"ya nunata da yatsa da kwaryar hannunsa yace"a dakinta nagani wanan ga wasu can dana binciko asirin da tayimun nida zainab"hajiya rabi ta sunkuyar da kai sai hawaye ta dago kai ta soma rantsuwa "wallahi wallahi banyi maka asiri...."bata karasaba daddy ya dauketa da mari zai kuma innah ta ruko hannunsa "banda duka badamasi abi komi a hankali yanzun ni dik ba wanan ba babbar damuwa shine halin da muneeba take ciki"daddy yayi saurin yadda kwaryar hannunsa yace "wani hali muneeba ke ciki?wani hali kikasamun yata?" "ka tsaya mana ba ita tasata ba zata iya yuwuwa ciwo daga Allah tunda matsalace data shafi cikin dake jikinta"dammm gaban Hajiya rabi ya yanke ya Fadi jikinta sai makyarkyata takeyi gumi na karyo Mata ji tayi kamar ta saki fitsari innah ta fadawa daddy halin da ake ciki ya kalli hajiyq rabi yana nunata da yatsa "ki fadamun meye silar faruwar hakan baxaki rasa saniba ko mugun abun da kikayi ne ya koma cikinta?"ya daka mata tsawa cikin in ina tace "ah ah ahah aljanu aljanune"daddy yace "aljanu sukai me?su suka dauke d'an"tayi saurin jijjiga masa kai "eh ehh sune"ya girgiza kai yace "dare yayi innah gobe in Allah ya kaimu zamu dauketa muje asibiti idan be yuwuba mu kira mai magani" "saidai mu Kira mai magani Alhaji bana asibiti bane wanan"a sanyaye hajiys saude tayi maganar sukace "mu zamu tafi sai gobe"suka bar wajen daddy ya wuce masallaci..... hajiya zainab na zaune a daki tana rike da jinjirinta daya take jiyo ihun hajiya rabi ta zabura harta ajiye dan ta dawo tadau Daya tasa a bayanta ta dauko dayan a hannu ta jiyo ihunta a sashen daddy tana shiga taga hajiya rabi tayi zaman yan bori tana rusa kuka "badamasi kada ka sakeni karkamun haka"wani kallo yayi mata "ni zaki zubowa magani a abinci kikawomin saboda ke shedaniya ce?yanzun nan fa na fito da abubuwa daga dakinki shine zakice bari ki zubamun wadda zaki rufemun baki ko to na sakeki saki uku rabi dama auren bansan dashi ba....turus momy tayi tana kallonsu daddy ya karaso ya tarbeta ya karbi dan dake hannunta yace"muje sashenki" husnah rike da hannun juna suka nufo sashen muneeba surutan da takeyi ya furgitasu suka kasa shiga yadda take jifa da kaya yaseer ji yayi kansa kamar zai rabe biyu jikinsa ne ya hau rawa jiri na neman kadashi...... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTA MUN BANYAFEBA* 07042277401 08036953516 *SLIMZY*✍🏻🥱 49 zama daddy yayi a gefen gadon hajiya zainab yana rungume da jariri guda daya kallo Daya zakai masa kasan yayi kololuwa cikin bacin rai da tashin hankali dikda yadda hajiya zainab ke jawa daddy aji wanan karon zama tayi gefensa ta ruko hannunsa yayi saurin kallonta ya janyota jikinsa da hannu daya ya rungume yana sauke ajiyar zuciya sunajin kururuwar hajiya rabi a daki ta dauki wanan ta fasa ta dau wancen ta jefar tamkar zararra girgiza kai momy tayi tace "Alhaji meyasa ka dauki mataki cikin bacin rai?da baka saki wanan matar ba da ka barta"hararar da daddy ya wurgo mata yasa ta kama bakinta jikinsa na rawa yace "ke zainab banason shashanci kwata kwata ke kinsan ban taba raayin auren wata maceba sanan in rasa wadda zan aurama sai rabi matar kanina ?"cikin bacin rai yake maganar cikin tattausan lafazi da sigar lallashi momy ta ce "kayi hakuri tunda dai ka rigada ka saketa shikenan yanzun dik be kamata kayi wanan bacin ran ba Alhaji kamata yayi yanzun aji da muneeba dake cikin wani yanayi na ban tausayi yarinyar na bani tausayi sosai koba komi muneeba yarka ce kuma matar yaseer dan amininka"jinjina mata kai yayi yasa hannu ya shafa mata kai yace "Allah yayi Miki albarka"ta jinjina masa kai jijjiga kofar dakin hajiya rabi keyi a fusace daddy ya dire jinjirin dake hannunsa ya fita hajiya zainab ta mara masa baya yana bude kofar ta zube a gabansa "daddy daddy Dan Allah ka maidani kada ka sakeni idan ka rabu dani ina zani ina matukar kaunarka inaso inzama matarka shiyasa dik na aikata abinda nayi"mari daddy ya shararawa hajiya rabi yasa kafa ya hankadera gefe yana nunasa da yatsa "ke mahaukaciyar inace?kinsan abinda kike fada kuwa idan baki gacemun daga gidaba wallahi rabi sainayi mummunan saba miki shashasha kawai jahila"ya maida kofa ya rufe nan hajiya rabi kamar zararriya take magana "Baka isa ka sakeniba ban sakuba kayi kadan Alhaji badamasi koka sakeni ban saku ba haka kawai ina matarka kace ka sakeni tayaya ma zaka sakeni bayan boka ya fadamun cewar dani kadai zaka zauna dole karabu da zainab"ta hada kai da gwiwa tana rusa kuka "wallahi bazanbar gidan nan ba"take fadi tare da mikewa tabar wajen tana maganganu kamar mai tabin hankali..... a hankali husnah ta ruko muneeba da ta daga cup Zata wurga gefenta na dama tana zaune dakin yayi kaca kaca da ruwan daketa zuba ta gabanta juyowa tayi shabe shabe da hawaye tana kallonsu tsura musu ido tayi dukkansu yaseer idanuwansa sunyi jajir tsananin tausayin muneeba kalaman da takeyi ke yawo a kwakwalwar kansa ya rasa Inda maganganunta suka dosa tana ganinsa ta yinkura zata mike yayi saurin karasowa ta fada jikinsa tana fadin "yaya yaseer kaga yadda Allah yayi dani ko? kagani ko ummahna batasona taki kaini a rabani da abinda ke cikina yaya yaseer inaso in rabu dashi kada na mutu banaso na mutu yaya yaseer ancefa ba d'a bane a cikina"ta rushe da kuka yaseer ya rungumeta tsamm hushah dake tsaye ta tsura musu ido tana hango tsantsar kaunat da muneeba keyiwa yaseer a kwayar idonta shima tana hango tausayin muneeba a idonsa yana shafa bayanta yace "ki kwantar da hankalinki banason kukanki muneeba idan kina kuka kara tadawa kanki hankali zakiyi damu kanmu ga abinda ke cikinki kisawa kanki hawan jini"tq kafesa da ido wasu zafafan hawaye ke zubo mata husnah kuwa karnin da takeji yasa amai ya Shiga yunkuro mata ta daure ta cije harshenta ta kallesu cikin dakewa tace "Bari na gyara mata cikin dakin ko?ko ina yayi kaca kaca gashi ta fasa wadanan kofunan kada taji ciwo dasu"ra nufi kitchen yaseer yayi saurin rukota Yana kallon yadda tayi da fuska yasan dauriya takeyi akwai abinda ke damunta "kibari nayi kawai karki damu ki koma gida "langabe kanta tayi gefe guda ta makale kafada cikin shagwabarta mai daukar hankali tace "kabari kawai inyi insamu ladan yar uwata koba komi ai abokiyar zamana ce inaso insamu lada"muneeba ta saki baki tana kallon husnah mamakine da al'ajabi ya kasheta tabbas husnah ta warke rayuwa kenan yauga husnah ta warke ita kuma ga halin data tsinci kanta ta kwantar da kanta a kafadar yaseer tana hawaye yaseer na bubbuga bayanta cikin sigar lallashi husnah nata gyaran wajen momy da daddy suka turo kofar dakin suka shigo daddy ya kalli momy ganin yaseer da husnah tare da muneeba husnah na gyaran wajen momy ta jinjina kai cike da farin ciki taji dadin ganinsu tare da muneeba, muneeba na ganin momy ta fashe da kuka tace "momy ke ki taimakamun in rabu da abinda ke cikina kinji?mahaifiyatace ta cutar dani"damm gaban momy ya fadi ta kalli yaseer ya kalli momy tare sukace "ta cutar dake?metayi ta cutar dake muneeba ki fadamun karki boyemun komi"ta kalli yaseer cike da takaici da tsananin son da takeyi masa da tausayi daya bata ta kasa magana sai hawaye da yake zuba a idonta kamar famfo daddy yace "muneeba ki fada mana meyafaru kinsan damuwarki dama?"girgiza kai tayi ta cije baki ta kalli yaseer daya kafeta da ido tayaya zata kalli tsabar idon yaseer ta sanar dashi cewar cikin dake dauke a jikinta ba nasa bane cikin boka ne?tayaya zata dubi tsabar idon daddy dayake matsayin mahaifinta da mijinta ta sanar musu da tayi zina da boka?ta fashe da wani irin kuka mai ciwo ta gagara magana mikewa tayi kawai ta shige bedroom dinta tana kuka mai ban tausayi yaseer ya mike yana fad'in"ki dawo ki sanar mana da abinda kike boyewa muneeba"dakatar dashi daddy yayi "yaseer ba haka akeyiba ka bita a hankali tunda tayi wanan furucin ka kwantar da hankalinka nesa tazo kusa zata fada maka sauran ma inaga mubarta ta kwanta dare yayi ko?"yaseer zaiyi magana take jiyo yunkurin Aman husnah a kitchen momy ta ruko hannun daddy jin husnah na amai "muje ko?mutafi mubar yaran nan suma zasuje su kwanta ne"ta jinjina mata kai kamar wani karamin yaro yasa kai ya fice tabi bayansa tana jinjina kalamai da maganganu da muneeba ta fada, yaseer kuwa ruko hannun husnah yayi suka rufewa muneeba kofa suka wuce tsaye muneeba tayi a jikin window tana kallon yaseer rungume da husnah yana tarairayarta,ta gefen idonsa ya hango kamar mutum a windown muneeba ya juya da sauri ta saki labulen ya ganta ya girgiza kai cike da tausayawa da alhinin maganganunta da suke barazanar tarwatsa masa kwakwalwa haka suka shiga sashensu shiru sai karatun alkurani parlorn ma sun kashe wutar alamu sun nuna sun kwanta har sun wuce suka jiyo muryar ummah hadiza nayi musu magana "ya jikin na muneeba?ya kuka sameta" yaseer yasa hannu ya kunna fitilar dakin haske ya gauraye cikin damuwa ya zayyanewa ummah hadiza komi dangane da muneeba da maganganun da take furtawq ta jinjina kai tace "tabdijan wanan abu akwai lauje cikin nad'i yaseer anya munafukar matar nan mai kama da shedanu batasa yarinyar nan gaba ta aikata wani abu da yazo yanzun yakeson zame musu masifa ba?"ajiyar zuciya da numfashi yaja ya sauke yace "yadda take maganganu ummah hadiza nafara ko kwanto akan wanan cikin nata"ummah hadiza ta jinjina Kai "gobe zaa zo da malam insha Allahu idan aljanune zai fada koma menene yana ganintw zai fada ka kwantar da hankakinka kaje ku kwanta rike matarka wanan laulayi nabata wahala kuje asibiti idan kun natsa saida safe"ta juya ta shige daki ya kalli husnah tadan zumburo baki tace "banason ganinka cikin wanan yanayin ina shiga damuwa nima banason damuwarka"murmushi yayi mata ya ruko hannunta suka shiga daki ya taimaka mata tayi wanka ya gasa mata jiki da ruwan zafi ya daukota ya koma yayi wanka yazo yasa jallabiyarsa ya gyara mata kwanciya ya tofeta da addua ganin tayi bacci yasa shima ya kwanta gefenta ya daga kansa yana kallon ceiling zuciyarsa cunkushe da tunani kala kala kunnuwansa har yanzun maganganun muneebw yakeji....ya mike ya shiga zarya cikin dakin yana kaiwa da komowa husnah ta motsa ganinsa yasa tadan tsorata ta kunna fitilar gefen gado "meya hanaka bacci?"tambayarta tasa yayi saurin juyowa ya hayo gadon yw rungumeta yana bubbuga bayanta "nakasa bacci ne maganganun muneeba ke barazana da kunnuwana da zuciyata cikin tattausan lafazi take lallashinnsa hade da kissa da har tajw raayinsa suka kwanta rungume da juna... ****** da sassafe hajiya rabi ta nufi sashen muneeba tana tafiya kamar akan iska ko ganin inda takesa kafarta batayi a kitchen ta jiyo motsinta da sallamarta can kasan makoshi tace "muneeba ya jikin naki?"jin muryar mahaifiyarta yasa taki juyowa tadai amsa amma ba a sake ba "muneeba fushi kikeyi dani muneeba?ni mahaifiyarki ko?wato wanan bakar dagar matar ta shiga ta fita tasa alhaji ya sakeni yanzun ke kuma kina gaba dani dubi yadda kika koma muneeba dik kin rame kin fige?"muneeba ta juyo a fusace ta kalli mahaifiyarta tace 'au kin damu da ganina cikin wanan halin ne ummah?bayan koma menene ya sameni kece sila?waye silar shiga tashin hankalina da rashin lafiyata?duba kiga yadda dakina yake karni da wari duba kiga yadda yseer da husnah suke shan soyayyarsu ni kuwa fa babu dama dik waye ya jawomin?"tana maganar muryarta na rawa idonta cike da hawaye ummahnta ta kalli cikin yayi kasa kasa can sosai dik ya rairaye kamar baa jikinta ba muneeba ta cigaba da magana "ummah saki kuma da daddy yayi mike kece sila ninayi nadamar binki da nayi muka sabawa Allah nayi nadamar biye miki da nayi kika jefani a rijiyar gaba dubu"ta fashe da kuka, "ki kwantar da hankalinki ki shirya yanzun zamuje wajen wanda zai bamu magani yanzun kisamu lafiya ga kawata nan zuwa akwai wani boka tace idan mukaje bazamu dawoba batare da ya cire miki abinda ke jikinki ba" ummah hadiza ne da hajiya saude suka nufo sashen muneeba da taxo da sassafe akan maganar zuwan malam kicibis sukayi da daddy da hajiya zainab zasuje ganin jikin nata suka rankaya, muneeba cike da tsana take kallon mahaifiyarta tace "to bari kiji bazani ba koda zan mutu da cikin nan yanzun nan da kike ganina tuba nakeyi ina rokon Allah gafarar zina da kikasani na aikata da boka yasamun abinda ke cikina"cakkk daddy da su hajiya saude sukayi suna kokarin shiga ko wannensu cikin tashin hankali yake jin furucin muneeba na karshe ta cigaba da magana "tabbas kuma zan sanarwa dasu daddy cewar kece kikai silar samuwar wanan cutar a jikina ta hanyar saka boka yayi zina dani yasamun ciki in haihu shine yasamun ciwo"waigawa hajiya rabi tayi jin motsi a kofar kitchen din tsautsaye taga su momy hajiya saude da daddy da ummah hadiza.... cikin sauri yaseer ya shiga gidan tare da malam ya nufi cikin gida ya shiga bega kowaba sai sadiya dake fito da akwatunanta dana hajiya rabi yace "inasu momy?"a sanyaye tace"suna sashen muneeba"har yaser ya wuce ta tsaidashi "Dan Allah yaseer ka rokarmun alfarma daddy ya rikeni kaji?wallahi zan zauna dasu da amana"yaseer jin abun yayi banbarakwai ta zauna dasu dama korarsu akayi?ya kalli akwatunan bece komuba yace "malam muje sashen mara lafiyar dik suna can"malam yabi bayansu.... To mutanena masuso muyi savin number juna suyimun magana sanan akwai documents hudu nawa na zafafan labarai akan 1k meso tamun magana.... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI KARANTA IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BANYAFEBA* 08036953516 07042277401 *SLIMZY*🥱 50 muneeba hawaye ke gudu a idonta bugun zucuyarta ne ya tsananta ganinsu daddy a tsaye dukkansu sun zuba musu ido hajiya rabi ja da baya tayi kafafuwanta sun kasa daukarta ta durkushe a kasa jagwab daddy ya kasa magana gumi ne kawai yake karyo masa kawai ya fashe da kuka yana nuna hajiya rabi jikinsa na karkarwa "Allah ya isa tsakanina dake rabi?yanzun dama shirkarki da rashin tsoron Allahnki har ya kai kisa yar cikinki da kika haifa tayi zina?rabi zina fa kikasa muneeba tayi da boka"yaseer wata juwa ce ta fuzgesa jin furucun daddy yana kokarin shigowa ganinsa sukai kamar an jefosa malam yayi sallama cike da natsuwa mazurai da idanuwa yaseer keyi idanuwansa sunyi jajir yana kallon muneeba ko kifta idonsa bayayi tamkar an dasashi yake tsaye itama shi take kallo cikin kuka ta sunkuyar da kanta kasa cike da nadama da tsananin tashin hankali ta durkushe akan gwiwoyinta cikinta ya zauna akan cinyoyinta tace "yaseer ka gafarceni na aikata babban laifi na aikata mummunan laifin da nasan bazaka taba yafemunba,dikda zuciyata da gan gan jikina basason aikata hakan amma zuga da kururuwa da busar iblis hade da wanan da nake kira mahaifiyata suka hadu sukai tasiri wajen karfafamun gwiwa na aikata zina da aurena na aikata mummunan aiki da boka matsafi, yaseer am sorry to say cikin jikina ba naka bane cikin boka ne wanda a yanzun haka bokan ya mutu ya mutu ya barni da cikinsa a jikina wanda banida tabbacin shin mutum ne ko aljan ko kuwa wata cuta ce?"tuni hawaye sun balle a idon yaseer dikda dauriya irinta yaseer da jarumta kuka yaseer ya balle dashi yana ja da baya hafeez ya rukosa cikin tattausan lafazi yace"comr on my friend bansanka da raunin zucuyaba kai jarumi ne wanan mummunar kaddara ce ta sauka a gareku wanda muneeba koba yar uwarka bace ta cancanci taimako da afuwa" cikin kuka muneeba tace "ban cancanci afuwa da gafarar yaserr ba abinda yafi cancantata shine karbar hukunci daga garesa ko wani iri ne,dikda tsananin son da nakeyiwa yaseer ya zama dole in hakura dashi saboda Bai kamaceniba bai dace dani ba nidin ba macen data cancanci a zauna da ita bane,dik abinda ya sameni mahaifiyata itace sila ita ta jefa rayuwata cikin DUHU daga haske ta jefani cikin mummunan had'arin da na gwammaci mutuwa da Rayuwa"da sauri hajiya saude ta rike muneeba ta toshe mata baki tana kuka itama kukan takeyi "dik wadanan maganganun basu bane muneeba kidainayinsu ko a kalaman da mukazo muka tarar dake munsan cewar ba yin kanki bane uwace bakiyi dacen da ta gariba,tirrr da halinki rabi Allah ya wadaran halinki kin cucemu kinci amanarmu kuma sai Allah ya saka mana sanan kisan da sanin dik inda kike zamu nemoki mu mikaki hannun hukuma akan dik abinda yasamu muneeba kece "cikin kakkausar lafazi hajiya saude ta karasa maganar ummah hadiza tuni zucuya ta kawo mata wuya tana bude baki zatayi magana ta kasa kallonsu kawai tayi tw zare hijabin jikinta cikin fakon idonsu momy dake kuka a tsaitsaye sukaga ummah hadiza ta rufarwa hajiya rabi da wani irin duka ta hankada kanta jikin bango ji kake kummmm "matsiyaciya wallahi bazakicu bulus ba kafin kibar gidan nan kibar zuriar mu sai na canja miki kama"nushin hajiya rabi ummah hadiza keyi ta cukwikuye kanta cikin hijabinta ta danneta ihu hajiya rabi keyi cikin azaba "hadiza karki kasheni kada ki kasheni numfashina ki kyaleni ki rabu dani zainab kuyi mata magana kuna gani zata kasheni?"momy tana kokarin mikawa innah jinjiri daddy ya rukota "badai karbarta zakiyi ba ko?ai abinda ya kamaceta kenan dan idan nine wallahi na kamata kasheta zanyi har lahira kubarta ta canja mata kamanni kafin yan sanda suyi gaba da ita suyi mata nasu"cikin wani irin yanayi momy ta share hawayenta tana kallon yadda ummah hadiza ke kirbar hajiya rabi kamar Allah ya aikota tace"ummah hadiza ya isa haka dukan bashi bane maslaha"hafeez ya kama yaseer yana kuka ya fita dashi muneeba tabi yaseer da kallo tausayinsa ya lullubeta take taji wata tsanar kanta da tsangwamar kanta ta dira a zuciyarta cikin gyaran murya malam yayi wanda shi yasa ummah hadiza tana cafke da wuyan hajiya rabi ta dakata yace "dukan da koke koken bashi bane maslaha ki rabu da ita dukan bashi zai bawa yarinyar nan lafiya ba bashi zai goge bakin fyantin da uwarta tayi mataba dan haka kyaleta shine maslaha yanzun asan abinyi"...hankadeta ummah hadiza tayi bakin hajiya rabi ya tashi yayi zundundum yayi jajir idonta daya ya kumbura suntum fatar idon tayi baki goshinta kuwa jini ne kawai yake tsattsafowa fuskarta dikta kuje da jikin bango ummah hadiza wani bakin ciki ne ya tokare mata wuya ta fashe da kuka tace "fitar mana a gida zoki fita idan ina ganinki kasheki kawai zanyi"tsoro ne ya cika hajiya rabi dakyar ta yunkura ta mike jikinta da kafadarta dik ya sage muneeba tabi mahaifiyarta da kallo fuskarta jajir hajiya saude tace"yanzun mal muje cikin gida baban parlor ko?"malam ya jinjina kai ya fice hajiya rabi na hada hanya ta fito sadiya nayin tozali da ita ta fuzgi akwatunta ta baza aguje tayi gate cikin sassarfa itama tabi bayanta a waje suka hade "Anty lafiya?meyafaru kinga yadda fuskarki tayi kamar kinyi hatsari"cikin tsoro sadiya ke maganar tana waige waige "nidai mubar gidan nam kafin su fito su cinmana a nan natabbatar sunji abinda yasamu muneeba ko?"gumi ne ya karyowa hajiya rabi cike da nadama a karo na farko tace "na cuci rayuwar yata ma cuci rayuwata sadiya yanzun ina zamu gashi Alhaji badamasi yace idan har muneeba wani abu ya sameta sai ya daureni"jim haka sadiya taja akwatinta tayi gaba hajiya rabi na biye da ita hannu akai take rusa kuka tana waigen tamfatsetaem gidan tana fadin "nashiga uku na lalace na shiga uku shikenan ni rabi yanzun ina zani".... **** shiru sukai dukkansu daga yaseer hafeez da husnah dake parlorn sautin kukan yaseer ne ya karade cikin parlorn tsananin bakin ciki yasa yake kuka husnah cikin tattausan lafazi tazo gabansa ta durkusa ya dago idanuwansa shabe shabe da hawaye Yana kallonta yadda yake kallonta taji wani abu ya karya mata zucuya ta fashe da kuka yayi saurin zamowa daga kujera ya tsugunna gabanta "husnah kukan mai kikeyi husbah?meyasa kike kuka?kina zargin na dauko cuta daga jikin muneeba nasa miki ko?wallahi"be karasa ba ta rufe masa baki ta kwantar da kanta a kafadarsa tace "haba yaya yaseer wanan kukan da kakeyi bakasan shi kadai tadamun da hankali zaiyi ba?bakasan bazanso ganinka cikin wanan yanayin ba?shin muneeba kake ganin laifi ko laifin ummah?"yayi saurin kallonta yana nazarinta ta girgiza kai ta share hawayenta da bayan hannunta tace"muneeba batada laifu hasalima yanzun itadin abar tausayi ce dan baasan menene a jikinta ba batada laifi ba ita tasa kanta ba idanuwan mahaifiyarta ne suka makance har tasata ta aikata abinda ta aikata Dan Allah ka tausaya mata yaya yaseer ko zakai wani hukunci kabari tasamu lafiya tukunna"zucuyarsa tamkar zata tarwatse yakeyi daya tuna furucin daddy na karshe dayaji akan muneeba ta aikata zina da boka,sanan furucin muneeba na daga masa hankali cewar cikin dake jikinta ba nasa bane cikin boka ne kuma ya mutu, yaseer ya cije bakinsa saida lebensa ya fashe jini na zuba a bakinsa yace "muneeba ta cuceni ta cutardani da danginmu ta bata mana suna da ace zanyi ido hudu da wanan bokan da saina rabashi da ransa"hafeez ya jinjina kai yace"ko baka rabasa da Ransa ba Allah kadai yasan Azabar dayake ciki tunda ya mutu yanzun yaseer dik wanan bashi bane a gabanmu ka duba furucin matarka"ya nuna husnah da tayi tsumu jiki a sanyaye tayi saman rakuma a jikin yaseer hafeez ya cigaba da magana "maganarta abun dubawa ce yanzun abinda zaayi shine tashi zakayi muje cikin gidan tunda kaga malam na ciki musan abinda ake ciki"kin magana yaseer yayi zucuyarsa cunkushe take da tsananin bakin ciki miyaun bakinsa har d'aci yakeyi masa ya kallesu kawai ya mike ya nufi hanyar bedroom dinsa saida yakai tsakiya yace "kuje amma bazan iya shigaba bazan taba iya kallon fuskar muneeba a halin yanzunba domin bakinkirin nake ganinta bazan taba jurar ganinta ba zan yanke hukunci a lokacin da be kamata ba dam haka kuje kawai"yana gama magana ta nufi bedroom dinsa da besan kalarsaba yaune ranar farko daya Shiga Yana shiga yasawa dakin key ya zube a jikin kofar ya dafe kansa wasu sababbin hawayen bakin ciki yakeyi yanaji husnah na bubbuga kofar dakin ta baya take fadin "haba masoyina haba mijina ka bude kofar nan ka saurareni nicefa matarka husnah kayimun alkawarin farantamun rai akan dik abinda nakeso"cikin sassanyar murya take maganar da tattausan lafazi zucuyarsa na azalzalarsa ya bude amma bazai iya budewa ba kasa magana yayi ya mike ya zare rigar jikinsa yana zuwa ya fada gadonsa ya kifa ciki husnah jin bayi da niyyar budewa ranta a bace ta shiga dakinta ta gyara fuskarta ta sako hijab ta fito ta samu hafeez tayi tagumi a parlor yana ganinta yace"yaki budewa ko?"ta jinjina kai tace "muje can gidansu momyn nasan yayi fushi ne zai bude zan lallashesa"hafeez ya saci kallon husnah tayi kyau ta koma normal mutum kamar ba husnahr Abraham ba tare suka fice..... hajiya saude na rungume da muneeba malam yana rike da kofi ya juye ruwan zamzam husnah da hafeez suka Shiga daddy na ganinsu yace"ina yaserr din?ina kuka barosa?"husnah ta sunkuyar da kai batace komiba suna hada ido da muneeba wani tausayinta ya lullube ta ta fashe da kuka tana kallon muneeba itama muneebar ita take kallo tayi murmushin karfin hali ta mika mata hannuwanta ta taho ta rukota ta durkusa a gabanta "yaya yaserr ya tsaneni ko husnah?nasan bazai sake marmarin rayuwa dani ko zama daniba na tabbatar yanzun hakan ya sakeni"shhhhhh husnah tace "be sakekiba kuma bazan taba bari ya rabu dakeba idan har zai rabu dake to tabbas saidai ya rabu damu tare saboda kedin yar uwata ce"sosai sukaba mutanen cikib parlorn tausayi muneeba ta gyara zama sosai jikin hajiya saude tana sanye da hijab amma gumi ya gama jika wuyan hijabin gyaran murya malam yayi sukayi shiru "kun tabbatar kun amince akan ayi Mata addua ta haife abinda ke cikinta ko mutum ne koba mutum ba?"dukkansu a tare suka hada baki "mun amince"malam ya jinjina kai yace"wanan addua ce nayi a ruwan zam zam gashi Wanda mafi akasari masu nakuda akeyiwa su haifi abinda ke cikinsu dan wasu ma idan sukasha lokacin haihuwa beyiba zasu haihu a lokacin da izinin Allah dan haka gashi tasha ta shafe cikinta sai musa ido mu zubawa sarautar Allah ido"momy ta girgiza kai ta kalli muneeba rike sa kofin tana kokarin sha tausayin yarinyar ya lullubeta ta kauda kanta gefe ta fashe da kuka muneeba tashanye adduar husnah ta taimaka mata suka hude cikinta aka shafe cikin da adduar "Tou Alhamdulillah yanzun ni zan tafi tunda bamusan lokacin da nakudar zata tashiba ko?saidai kar a barta ita kadai asamu wani yq zauna tare da ita"hajiya saude tayi ajiyar zuciya tace "mungode malam Allah ne kawai zai biyaka abinda kayi mana Allah ya saka maka da alheri"suka hada baki tare suka amsa da "Ameen"malam ya tashi hafeez yabi bayansa yacewa su momy "Bari in kaisa gida zan dawo zuwa yamma"suka fita tare da malam daddy ma ficewa yayi sakamakon kiransa da akayi a waya.... husnah ta yunkura ta mike muneeba ta rukota tayi saurin juyowa tace"ina zakije?"murmushi husnah tayi tace"zanje ne nidasu nusrah muyi aikin abinci duka gidan nasan yanzun bazaa samu sukunin dafa wani abuba yanzun zanje in dawo kinji?"ta jinjina mata kai shaawa sukabasu dukkansu tasa kai ta fice suka bita da kallo, suna nan zaune ko minti goma sha biyar husnah batayiba da fita muneeba ta fara jin ciwo motsawa tayi dakyar ta ruko kasan mararta da yayi mata nauyin gaske tace"ciwo nakeji momy"tana kallon hajiya saude jikin hajiya saude ya mutu nan da nan gumi ya soma karyowa muneeba ta soma murkususu a kasa mararta na ciwo addua takeyi tana yarfa hannu tana kiran sunan Allah tana kiran sunan yaseer, husnah ta gama hada abinci ta Shiga dakinta tayi wanka ta fito daure da towel a jikinta ta gansa zaune gefen gadonta tana ganinsa ta hada rai dan fushi takeyi ya saci kallonta suna hada ido tayi masa wata harara ya mike ya zuba hannuwansa cikin aljihunsa yace"fushi kikeyi dani saboda matata ta aikata zina?"damm gabanta ya fadi ta kallesa idonta jajir zatayi magana yace "Tou ki cigaba da fushin nima zan tafi inbarku kinga tafiyata"yasa kai ya fice kasa magana tayi sai zama datayi gefen gado tana tunanin me yaseer ke nufi shin besan kaddara bace?koko beyi imani da Allah bane?"nusrah ta shigo dakin cike da damuwa husnah tace "lafiya na ganki hakan meya faru?kin duba abincun yayi kuwa?" "ehh yanzun nadawo daga dubawa Anty husnah,yaya muneeba nacan ta soma ciwo"kuuuuuu husnah taji cikinta na kugi cike da tashin hankali ta zaro Ido cikin sauri ta zura rigar data ajiye zatasa ta sa ta fice ko ganin gabanta batayi *NAGODE KWARAI DA ADDUOI DA UZURIN DA KUKAIMUN ALHAMDULILLAH MUBEENA AN SALLAMEMU A ASIBITI SAIDAI JIKIN SAI A HANKALI A TAYATA DA ADDUA* *GA MAI BUKATAR WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAI BIYA YA KARANTA* 07042277401 08036953516 *SLIMZY*✍🏻 51 tafe yaseer yake cikin mota tuki yakeyi hankalinsa gaba daya baya tare dashi tunanin cin amanar da muneeba tayi masa yakeyi don me husnah zatace ya yafe mata yanzun inda ciwo ta dauko fa?da yanzun tasa masa shi gaba daya hankakinsa a tashe yake dole ya dauki husnah suje a gwadasu horn yakeyiwa mutanen da sukai cincirindo a bakin titi shiru basuda niyyar matsawa a fusace ya fito daga motar "dalla kunzo kun taru a gefen titi sai kace...."cakk harshensa ya tsaya kallon hajiya rabi yayi jini na zuba a goshinta gefenta sadiya ce kwance warwas babu alamar rai a tattare da ita wani jiri ne ke neman daukarsa suka hada Ido da hajiya rabi kallonsa takeyi kamar tasanshi saidai ta kasa ganesa yaseer surutan da takeyi ne ya furgitasa "kun gani ko motace ta bugeni boka ya mutu yabar muneeba da ciki a jikinta tanacan a wani kauye yanzun gashi Alhaji yq sakeni umm kungani ko ninasan sharrin matarsa ne itace ta karya asirin da nayiwa Alhaji"damm gaban yaseer ya yanke ya fadi ya karasa inda take jikinsa na rawa wani mutumi daga bayansa yace "kai bawan Allah zaka kai kanka ne wajen wacce take tare da tsinuwar Allah bakajin kalaman da take fada ai bataga komiba yanzun tafara gani daga gani asiri tayi ya dawo mata shedaniya ka dawo Baya 'jikin yaseer a sanyaye ya hadiyi wani miyau mai kauri jikinsa babu kwari ya juya hajiya rabi ta mike ta ruko yaseer "karka tafi baka bani kudiba kabani kudi kawai ninasan me zanyi dasu"wani saurayi dake tsaye ya zabga mata mari ya fincike ta daga jikin yaserr ya hankadatw "yanzun nan mota zatazo a kaiki asibitin mahaukata a cillar dake daga ganin yadda kuke dambe a titi da abokiyar tafiyarki bakuda dangi " "dambe?"yaseer yace a sanyaye "ehh dambe sukeyi suna surutai mota tazo ta bugesu waccen kanta ya bugu a titi dayar kuwa har yanzun bata motsi kamar ma ta mutu"goge gumi sa yayi yace "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun umm" "kasan su ne?"da sauri yaserr ya girgiza kai 'bansanta ba"cikin sauri yabar wajen mutane na tsaitsaye ya Shiga cikin motarsa ya had'a kansa da sitiyarin mota yanajin jiniyar mota emergency na asibiti yaja motarsa yayi kwana ya koma gida dakyar yake tukin motar ya iso kofar gida kasa fitowa yayo daga ciki motar ya kunna karatun alkurani ya kwantar da kanta a jikin seat na mota kuka husnah keyi shabe shabe rike da muneeba dake durkushe akan gwiwoyinta gabanta ke budewa wani abu na turowa sai tayi saurin hade kafa hajiya saude ta riketa da kyau ummah hadiza addua take tofa mata ta saki wata kara cikin ikon Allah saiga abu ya fado sukuf a kasa kallon juna sukeyi a razane cike da tsoro da furgici ummah hadiza ta kalla sak mutum saidai babu ido babu komi babu baki a fuskar sai hannuwa da kafafu jikinsa tamkar kifi tarwada fatar jikinsa bakinkirin kana kallon wasu jijiyoyi cikin abun baya numfashi,hajiya saude ta janye muneeba gefe da tuni ta suma tsananin masifar da take ciki da ciwo husnah ta mike ummah hadiza tace "dauko zaninta gashi can a rufe abun"da sauri husnah tayi yadda ummah hadiza tace ta rufe tana kokarin tabawa hajiya saude ta daka mata tsawa "ke husnah bakida hankaline zaki taba wanan halittar a tare dake ga juna biyu kinadashi salon ki janyo mana fitina dama dakyar muka rabu da fitinannen aljanin nan"jiki ba kwari husnah ta fito tayi gumi kaca kaca mahaifiyarta ce ta shigo parlorn dakin "yadai husnah ina muneeba?ta haihu kuwa"gyada mata kai husnah tayi tana kokarin fita hajiya zainab ta daga hannu sama cikin farin ciki tace "Alhamdulillah "ta kutsa kai cikin dakin ummah hadiza na shafawa muneeba ruwa a fuska a hankali ta bude idonta tana kallon sama wani zugi da radadi ne takeji a kasanta ta motsa a hankali tace "washhh wayyoo Allah"ta kasa hada kafafuwanta hajiya saude wani takaici taji ya tsaya mata a wuya tsananin tsanar hajiya rabi taji da haushin ita kanta muneebar tace "gaba ki sake wanan kuskuren kindaiga ishara na tabbatar mu da wani gidan ne ko wata zuriar ne saidai kibi mahaifiyarki kusan yadda zakuyi amma dayake mahaifinki jininmu ne bazamu taba barin jininsa ya wulakanta munada rayuwa ba muneeba"jikin muneeba yayi sanyi ta sunkuyar da kanta kasa momy dake tsaye tace "sannu muneeba sannu kinji Allah ya baki lafiya"ta jinjina kai dakyar ta motsa bakinta tace "Ameen momy"wasu hawaye masu zafi ke zubowa daga idanuwanta, momy ta kalli sashen da aka rufe da zani ta kalli ummah hadiza tace "ummah hadiza abinda ta haifa babu rai ne?meta haifa?" ummah hadiza ta nuna mata kafin tayi magana cikin azama momy ta bude zanin da sauri ta saki tace "innahlillahi wa innah ilaihi rajiun"tsigar jikinta ta mike ta runtse idonta da sauri tabbas tayi gamo ummah hadiza tace "dodo ne ta haifa tayi arziki da yazo babu rai kuma yazo baa mutum ba da tasha bakar wuya kila Allah ne ya dubeta sakamakon tubar da tayi da wuri dikda saida taji wuya ta tuba"momy ta girgiza kai cikin sanyin jiki tace "ku daina fadin haka yanzun a kira yaserr a Kira malam yazo ya gani sai asan yadda zaayi da abun ko?"hajiya saude tace "hakan ya kamata amma yaserr baya daukar waya husnah ta sanar mun da yayi fushi yayi tafiyar sa ma koda tazo be gidan batasan inda yaje ba" muneeba wani abu taji ya caki zuciyarta wani radadi takeji a kirjinta wani irin kaunar mijinta takeji da tausayinsa son da takeyiwa yaseer a halin yanzun yafi wanda takeyi masa a baya fargabar rabuwa takeyi dashi idan yaseer ya rabu da ita tabbas bazata iya rayuwa cikin gidan ba bazata iya rayuwa tana ganinsa ba wutar sonsa ke ruruwa a zucuyarta batasan sanda ta fashe da kuka ba hajiya saude da ummah hadiza suka shiga da ita toilet tare sukai mata wanka kafin su fito Momy ta gyara wajen ya fice, husnah ta dade tsaye tana kwankwasa kofar motat tasan shine dikda fitowarta bataga motar ba tasan ya dawo tana hangensa ta glas din motar daya dan bude dago kai yayi fuskarsa jajir cikin tsananin takaici yayi tsaki yasan husnah ce yasa keyy ya Bude motar tanajin alamar budewa tasa hannu ta bude murfin motar sukai Ido hudu da yaseer ya zuba mata ido itama shi take kallo ta kasa motsawa dakyar ya bude baki yace"kinzo ki rokeni in zauna da muneeba ne?ko me kikazoyi?"ya watsa mata wani kallo tq sunkuyar da kanta kasa ta danne zucuyarta ta shiga ta rufe motar ta ruko hannunsa kasa kwacewa yayo cikin wani irin salo take murza tafin hannusa ta kwantar da kanta a kafadarsa murya kasa kasa cike da shagwaba tace"yanzun fushin yar uwata ya shafeni kenan?saboda nace ka sassauta hukunci kada ka yanke hukunci cikin fushi?bance saika zauna da muneeba ba ina tsananin tausayinta dikda tayi maka babban laifi sanan karka manta mahaifiyarta tabar gidan ta gudu baasan inda takeba"cike da karfin hali yace "ehh anyi asibitin mahaukata da ita yar uwarta kuma ta mutu an dauki gawarta"da sauri husnah ta kallesa "yaya yaserr kasame kake fada kuwa ko tsabar fushi yasa kawai kake zaro maganganu kamar wanda kwakwalwarsa ta samu matsala?'ya tallabo habarta yana girgiza kai "ko kadan husnah shine sanadin fasa fitata shine sanadin da kika sameni cikin motar nan nashiga damuwa yau nakara tabbatar da cewa mai rai baa bakin komi yakeba sanan dan adam dik iskancinsa zaiyitayi Allah na kallonsa yayi masa talala saidai da zarar ya damkesa to fa zai zama abun tausayi abun misali sanan darasi ga sauran mutane"jikin husnah yayi sanyi ta zuba masa ido cike da kwalla ya kwashe komi abinda ya faru ya fada mata jikinta ne ya kama rawa ta kasa magana ta rushe da kuka ta fada jikinsa tana shashekar kuka rungumeta yayi cikin sigar lallashi da kalamai masu dadi yake lallashinta yasamu tayi shiru ya shafa fuskarta ya hade bakinsu waje daya ya soma kissing dinta cikin wani irin salo yake tafiyar da ita yana shasshafa ta horn din mota yasa yayi furgigit ya saketa ya kalli motar dake gabansa ya girgiza kai yace "hafeez ne naga kamar shida malam ne kota haifo dan boka ne?"hararsa husnah tayi ya hade rai Shi kuma ta kauda kai tace"ta haihu tun dazun?"ya kalleta ta jinjina masa kai ta kauda kanta gefe ta bude motar ta fita jiki a sanyaye shima ya Bude motar ya fito hafeez yace "ah ah kune a cikin mota kuke zuba soyayya?"cikin kasa kasa da murya hafeez yace hakan! yaseer yayi masa wata harara suka dunguma cikin gidan..... kamshin turaren yaseer yasa muneeba saurin dagowa daga zurfin tunanin da ta shiga ta gansa tsaye rike da hannun husnah hannunta cikin nasa Yana murzawa kafeta da ido yayi wani kallo yakeyi mata mai cike da tsana da takaici idonta ya cicciko da kwalla ya kauda kansa yana kokarin fita hafeez ya ruko dayan hannunsa "ina zakaje kuma?ai babu inda zaka inma zaka fita kabari a baka damar haka"ya dawo ya tsaya yanajin husnah tayi wata ajiyar zucuya ta kallesa ta kashe masa ido yayi murmushin gefen fuska, malam yayi adduoi sosai sanan yasa leda a hannunsa batare daya budeba ya nade abunda muneeba ta haifa sanan ya kawo wani magani yaba hajiya saude "wanan wanka da sha da tsarki zatayi saboda yadda zataji canji a jikinta inshaaa Allah babu komi ma"hajiya saude ta karba tayiwa malam godiya yasa hannu da bismillah ya dauka ya kalli yaseer yace "muje a birne ko?"yaseer ya cije bakinsa ya sake kallon muneeba idanuwanta na kansa ko kiftawa batayi ji takeyi kamar ta hadiyesa ya zama nata suka fice tare da malam husnah ta zauna gefen gado cike da tausayin muneeba take ta yaya muneeba zataji abinda yasamu mahaifiyarta da kanwarta?kwalla ta cicciko a idonta muneeba tace "yadai husnah nasan kina kuka ne saboda abinda ya sameni ko?"husnah ta jinjina kai ta kasa amsawa muneeba tayi ajiyar zuciya hade da murmushi mai ciwo sai hawaye tace "na tuna lokacin da nake fatan aljanu su cigaba da rayuwa dake,na tuna lokacin da nake miki fatan ciwo gashi ke yanzun fatan samun sauki kikeyi mun husnah rayuwa kenan idona ya rufe ban taba tunanin Allah zai juyamun da rayuwa haka ba yau ina mahaifiyata?ta tafi bansan inda take ba itadin da take bani gudun mawa wajen aikata mummunan aiki gashi yau wa gari ya waya"toshe mata baki husnah tayi ta share hawayenta"ki daina fadin wanan abun kinji jarabawa ce da kaddara kinji kidaina kuma yaya yaseer be tsanekiba"daga bakin kofa taji ance "waye yace miki ban tsaneta ba?nina fada miki haka?to na tsaneta tsana ta harabada banason ganinta a rayuwata ko kadan banida bukatar cigaba da rayuwa da ita husnah saboda haka karki yaudareta tasa ran ni zan cigaba da zama da ita a matsayin mata da miji dan haka kizo murafi zo muje banason shakuwarki da ita dan ke baiwar Allah ce bakisan komiba banaso ta koya miki munanan halayenta kazamai"cikin fushi yake maganar ganin yadda ya canja fuska ya tsorata husnah ta mike jiki babu kwari sumi sumi tabi bayansa tana waigen muneeba cike da tausayawa nan muneeba ta zauna kamar an dasata hawaye wani nabin wani..... Akwai documents na books dina guda hudu mai bukatar duka 1k pc me zainul abideen izza ta kukan zuci ramin mugunta... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTAMUN BANYAFEBA* 08036953516 07042277401 *SLIMZY*✍🏻 52 ummah hadiza ta shigo dakin dauke da plate din lafiyayyar jealouf din shinkafa sai kamshi take hannunta dauke da kunun gyada a kofi mai dan girma tayi sallama shiru muneeba bata amsa ba ta karayi kallonta tayi yadda hawaye ge gudu a fuskarta harta zauna batasan ta iso ba ta dafa kafadarta tayi saurin share hawayenta "umm ummah hadiza"tana kallonta da jajayen idonta ummah hadiza ta girgiza kai "muneeba meyasa kikeson saka kanki a damuwa ne?tunanin me kikeyi kankanuwarki dake har na iso bakisan nazo ba umm?wanan abun daya sameki rubutaccen alamari ne baki isa ki canja shiba don me zakisa damuwa"ta girgiza kai ta karbi kofin kunun gyadar kamar bazatayi magana ba bakinta nayi mata d'aci tace "ummah hadiza yaya yaseer ya tsaneni na tabbatar ganina bayason yi rabuwa dani zaiyi"ta karashe maganar da rushewa da kuka hajiya saude ta shigo tare da yusrah sunyi shirin tafiya gida tace "ah ah lafiya naganku jigum jigum zaune muneeba na kuka? kukan meye kuma kikeyi hakan?"ta girgiza kai hajiya saude ta hada rai tayi kicin kicin ta soma sababi tana fadan muneeba na cuccusa abinci tace"ni tafiya zanyi sai kuma an kwana biyu tunda zainab tace babu suna batason tara mutane gara in husnah ta haihu ayi ai ta hutar damu sai an kwana biyu zan leko ku"ummah hadiza ta mike "muje in taka muku Allah ya huta gajiya yabar zumunci" "Ameen"ta amsa harta kai kofa ta juyo "to muneeba Allah ya kara lafiya"ta jinjina kai ta amsa mata muryarta na rawa suna fita ta kifa kai a pillow ta soma rera wani sabon kukan.... ***** yaseer na kwance yana rungume da husnah fuskarsa daidai gefen fuskarta yana shafa cikinta yace"ke yanzun fa baki sona yasa ko kishina bakiyi ko?"ta dan kallesa ta hararesa "injiwa waye yace maka bana kishinka ina sonka ina tsananin kishinka"tadan tura baki,.. "gashi kuwa kinason zama da kishiya inbake ba husnah waye keson zama da kishiya waye ke gayyato kishiya?kishiyarma irin muneeba wadda na tabbata tasamu dama akanki hawa kanki zatayi don ta fiki wayau mugun takaici kike bani bansan wace irin wawta ke damunki ba"shiru husnah tayi tana nazarin maganar yaseer tadan jiyo da kanta ta kara shigewa jikinsa yayi mata rumfa da hannuwansa gashinta ya bazu a kafadarsa tace "tsananin tausayinta nakeji yasa kaga ina rokar mata gafara wajenka amma ban kawo tunanin cewar zata iya samun dama akaina ba dikda nasan cewar mace babu abinda bazata iyaba yaya yaseer muneeba tana sonka dik abin nan da nakeyi dannewa nakeyi kawai duba da halin data tsinci kanta ciki"ya shafa gefen fuskarta yace "Tou bari kiji bazan taba zama da mazinaciyq ba akan hakan zan iya rabuwa da kowa in akace saina zauna da muneeba"tayi saurin kallonsa tana nuna kirjinta "har ni?"ya kashe mata ido "Banda ke dan nasan kina sona bazaki taba takuramun akanta ba bakyason fushina"ta shige jikinsa "waye zaiso fushin mijinsa"yayi yar dariya ya cire rigar jikinsa ya dago kanta ya nuna mata nipple dinsa ta hararesa "me kuma zanyi?da wanan kananun nipple's din"dariya yayi ya ware idanuwansa yace "au nidin to sucking zakiyimun inaso indan karawa yarona karfi ne"ya janyota yana kokatin cire mata riga cikin sigar shagwaba take tutturesa tana dariya haka yayi nasarar zare Matq rigarta yq zurawa boobs dinta ido yace "wad'anan suna kasheni suna tafiya dani suna matukar daukar mun hankali"cikin shauki ta girgizasu yayi wata yar kara ta sheke da dariya ta rukosa tace "kai ummah hadiza fa"ya kada kai "batanan tana sashensu momy wajen mai jegon Dodo"hararsa husnah tayi ya faki idonta ya cafki breast dinta ya lumasu cikin bakinsa tadan gabtsare tana shafa nasa kai tana lumshe ido dadi na ratsata wasu wasanni yaseer keyiwa husnah masu ratsa sassan jiki da dik wata jijiya dake kai sakwanni kwakwalwa da zucuya idanuwanta a rufe yake ya haye kanta cikin nishadi sun kwashi minti arbain a haka dakyar yaseer ya d'aga husnah ya rungumota jikinsa tana sauke numfashi yace "Allah yayi miki albarka hussy"yasa hannu ya janye gashinta daya rufo gefen fuskarta tayi murmushi ta motsa pink lips dinta tace "Allah ya saka maka da Alheri mijina ina tsananin kaunarka"ya lakuce mata hanci yace "muje muyi wanka"ta make kafada ya gane mai takeso ya dauketa yasata a kafadarsa suka shiga sun dauki lokaci suna wasanni sanan suka fito tare ya shirya tsaf ana kiraye kirayen sallahr magriba yasa jallabiya ya fice itama ta tada sallahr ta a gida tana fitowa nusrah na zaune a parlor tana daddana waya tace "yauwa Anty husnah zo in koya Miki wayar nam da yaya yaseer ya siyo miki"cikin mamaki husnah ta ware ido "waya kuma" "au be fada miki bane"murmushi tayi take taji ta kara son mijinta a zucuyarta ta zauna nan nusrah ta shiga koya mata wayar iphone 13 ce sabuwa gal a kwali husnah murna kawai takeyi bakinta yaki rufuwa wajen minti talatin yaserr be shigoba ta kalli agogo tadan damu gashi gari ya soma duhu tace "nussy muje sashensu momy"nusrah kamar jira take ta mike "muje inyi wasa da shuraim da sudais din momy" husnah ta ware ido "au har ansa musu suna ne?"nusrah ta jinjina kai ehh "daddu yace daya sunansa muhammad badamasi daya sunan daddynmu wato Ahmad shida Amininsa yasa"husnah dadi ya lullubeta suka fito a tare, muneeba na zaune a sashenta ta mike kafafuwanta da safa a kafar tana kallom tv amma sam hankalinta baya kan tv kamar daga sama taga yaseer a gabanta ta zabura tana kallonsa bakinta ba rawa tace "ya yaya yaseer ka shigo mana"wani kallo ya jefeta dashi ya kauda kansa gefe "Allah ya tsareni in zauna kusa da mazinaciya mai shirkarka wadda ke had'a Allah da wani ke dan bakida kunya sai kice inzo in zauna inyi miki me?"ta sunkuyar da kanta gabanta ya tsananta faduwa tozali da tayi da farar takardar dake hannunsa jikinta ya soma karkarwa kamar ana watsa mata ruwan sanyi tace "ka kayi hakuri "dakatar da ita yayi ya tako cikin dakin yana taku cikin kasaita ya kara kyau sajensa sunyi bakin kirin fuskarsa sai sheki takeyi ta zuba masa Ido hade da shagala da kallonsa wani tsawa yayi mata "meye kike kallona kqmar wata mayya?karki sake kallona ke idan kika kara kallona Allah ya isa kuma saina Miki mugun duka"tayi saurin kauda kai jikinta sai rawa yakeyi yadda ya fusata ya hada rai yana karto mata rashin mutunci yace "karbi"tayi saurin kallon hannunsa ta kasa mika masa hannu yace "zaki karba ko saina mammareki?"da sauri tasa hannu ta karba kwalla ta cicciko a idonta yace "sakamakonki ne nasakeki saki uku kije ki samu kanin boka ki aura dan na tabbatar idan saki daya nayi miki to nasan kila tausayinki zai tankwara zucuyar wani cikin iyayena in maidake to babu aure a tsakanina dake dan nidin ba mazinaci bane irinki mazinaciya"muryarsa kamar zata fasa dodon kunnen muneena musamman yadda ya kaurara maganarsa ta kiranta mazzinaciya ji tayi tamkar mafarki takeyi rufe idonta tayi tana rokon Allah kada ya farkar da ita daga wanan mummunan mafarkin da takeyi ya tsirtar da miyau a tsakar dakin ya finciki kofar ya fice ya buga karar buga kofarsa yasa tayi furgigit ta kalli takardar dake hannunta cikin jikinta takejin wani zugi zafi radadi na ziyartarta hade da wani gumi da yake karyowa a dik wata kafa ta jikinta, kicibis yaseer yayi dasu husnah suna kokarin komawa zasu fita daga gate ganin daga inda ya fito saida taji wani dasss daga sashen muneeba ya fito?kenan yaje sun shirya da matarsa dama barazana yakeyi mata kome wani kishi taji ya caki zuciyarta yace "baby....."sunan daya kirata dashi kenan a karo na farko taki waigawa ya sake kira nusrah ta tabata "yaya yaseer na magana" "baby naji yace"ta zumburi baki nusrah kuwa wata dariyace tazo Mata ta toshe bakinta tayi hanyar waje tana fadin "kindaisan yaya bazai kirani baby ba saidai ke matarsa dan kece babynsa"tana gimtse dariya ta fuce husnah ta fusata zstabi bayan nusrah yq cafki hannunta ta kwace dariya ta bashi cikin ransa yace "a hakan ne take cewa yayi hakuri yw zauna da muneeba bayan ya lura da irin zafin kishi irin nata?"motar daddy ce ta haskosu da sauri suka saki hannun juna ganinsa husnah tayi suf suf zata wuce daddy yace "ah ah husnah ina zakije bayan gani nadawo kunyqta kikeji?"dariyw sukayi suka hada baki "sannu da zuwa daddy"daddy nata taya driver fito da kayayyaki daya siyawa momy da kekunan jarirai daga mota husnah da yaseer suka kalli juna daddy yace "ya jikin muneeba? Alhamdulillah ai momynku ta kirani bayan fitata ta sanar dani abinda ta fitar Alhamdulillah rabi kuma Allah ya tsine mata albarka ya jikin muneebw?"gaban yaseer ya fadi ya kasa amsawa husnah ta amsa masa daddy yace"kaidai yaseer kadaina zuwa aiki sai zama da mata ko?"sosa keya yaserr yayi momy ce ta taho taci ado ta taho taryar dady gyalenta sai walwali yakeyi daddy ya kalli yaseer yace "yanzun hk tafaru kanajin zama iya zama da muneeba?"damm gaban yaseer ya fadi ya kalli husnah tayi kasa da murya tace"saika fada masa daga sashenta kake kunci soyayya"taso bashi dariyw ya dake yace "daddy na saketa saki uku"da sauri daddy ya kalli yaseer husnah ma ta kallesa kafarta taji ta kama rawa garre garr tsananin yadda tayi shock...... *WANAN LITTAFIN NA DUHU 300 KACAL ZAKI BIYA KI MALLAKI NAKI IDAN BAKI BIYABA KIKA KARANTA MUN BANYAFEBA* 07042277401 08036953516 *SLIMZY*✍🏻 53 nan da nan kwalla ta cicciko a idon husnah jikinta yayi sanyi yaserr ya kalli sashen da husnah ke tsaye yaga idanuwanta sun cicciko shima jikinsa a sanyaye ya durkusar da kai yacev"Abbah kayi hakuri na zartar da hukunci batareda na tuntubeku na sanar dakuba nayi hakan ne dan nasan tabbas zaku iya hanani aikata hakan kuma Abbah bazan iya zama da muneeba ba saboda kunnuwana sun jiyemun zina ta aikata na tabbatar da hakan yau sakamakon d'an data haifo ya kasance ba mutum ba kona cigaba da zama da ita to tabbas bazan taba daina kallonta da hakanba Amma nayafe mata abinda tayimun sakin nata shine zai hucenun rad'adin zafin da nakeji na abinda tayi Daddy"shiru daddy yayi ya kasa cewa koni dakyar yaja numfashi ya sauke jikinsa ya mutu yaseer ya kashe masa jiki da kalamansa dakyar ya nisa yace "na yarda da maganganunka yaseer ka kawo hujja mai karfi saidai ko gaba wani abu idan ya faru karka sake aikata tsattsauran hukunci batare da sanin nagaba da kai ba hakan bashida amfani"yaseer ya jinjina kai ya sanarwa da daddy yadda yaga hajiya rabi da gawar sadiya daddy ya nunfasa "nasani tun dazun sukesa hotunansu a labarai akan inda wanda yasansu saboda gawar sadiya mutane nata kirana akan anga matar dan uwana gashi gashi wadanda ma basusan na aureta ba dik na amsa nace zanyi wani abu akai to mexanyi bayan tasamu tabin hankali?sadiya dai na tura wakilai yanzun kafin na iso gida a sururta gawarta ita kuma ta zauna a asibitin mahaukata dan nan ne ya kamaceta" momy kuwa jikinta ya gama mutuwa tausayin muneeba ya kara kamata dakyar ta iya motsa bakinta tace "tou yaseer kasaki muneeba amma kasan dai bazan barta ta tafiba tunda bansan inda zatajeba kaine dai zamu tsaya akanta hartasamu miji tayi aure kuma kana nan a matsayin yayanta komi da yaya keyiwa kanwa yadda zakayiwa nusrah da yusrah haka zakai mata dan ta zama dolenmu"yaseer ya jinjina kai yace "haka ne momy Insha Allah" "ku tafi gida dare nayi ga sanyi na kadawa kuje ku kwanta nima muje in huta"ya kalli momy ya dage mata gira daya daddy momy ta kanne Ido ta nuna nasa husnah da yaseer dake tsaye,murnushin manya yayi yasa kai yayi gaba yaseer ya ruko hannun husnah dake tsaye kamar an dasata cike da alhinin abinda yasamu muneeba suka jera a tare suka nufi gida, muneeba kuka takeyi tamkar ranta zai fita tana jikin ummah hadiza wadda itama hawayen takeyi tsananin tausayin muneeba musamman yadda aka nuno a labarai hajiya rabi nata surutai ana neman yan uwanta ga gawar sadiya a shimfide jini ya bushe a fuskarta mutane kewaye dasu cikin kwantar da hankali da nasiha ummah hadiza ke lallashin muneeba da kalamai masu dadi da Sanyaya zucuya tana mata addua itama tanayi ummah hadiza tasamu tayi shiru da kanta tabawa muneeba abincu taci badan yanayi mata dadiba saidan umarnin ummah hadiza bayan sun gama muneeba a raunane tace "ummah hadiza to yanzun ina zani ga mahaifiyata tasamu tabin hankali koma babu tabin hankali bazan je wajenta ba gaskiya nayi nadamar saninta dama ace ba ita ta haifeniba"rufe mata baki ummah hadiza tayi tace "kidaina fadin haka uwa uwace ko wace irice mahaifi ya wuce gaban wasa,maganan inda zaki kuwa ina zaki dama?bayan nan din gidan ubanki ne ko kin manta daddynku yayan mahaifinki ne? aiko ba yaseer kika auraba ya sakeki nan zaki taho ballantana dama a gidan kike zamanki zakiyi tare damu kinji ko?fatana dai ki zama yar kirki ki cire son yaseer daga zucuyarki saboda babu sauran zama a tsakaninku sanan kinga yar uwarki yake aure ko yaya zuciya batada kashi karkuzo kuna samun matsala"ta jinjina mata kai tace "yaseer ya fita daga rayuwata ummah hadiza tun mintuna arbain da suka wuce daya kirani da tsauraran kalamai wanda har yanzun zafinsu ke barazanar tarwatsa kirjina ummah na cireshi daga rayuwata ban tsanesa ba saidai ba sauran soyayyarsa ki duba kiga saki uku yayimun lokaci daya ummah"bakinta na rawa idonta suka kawo ruwa ummah hadiza taja numfashi ta girgiza kai tace"rabuwarku shine maslaha idan kina tare da yaseer bakida sauran farin ciki saboda idan miji ya kama matarsa da zina to batada sauran kima ko mutunci a idanuwansa bazai taba yarda da itaba dama ace labari yaji ba kunnuwansa suka jiye masa daga bakin da bazai masa karya ba kuma a gabanki dan haka kiyi hakuri koba komi yaseer yayanki ne" "toh ummah hadiza ina alfahari daya kasance kudin iyayena ne da badan haka ba da bansan inda zan saka rayuwata ba sakamakon wanan halin dana tsinci kaina nasan idan inadaku bazan tabayin kuka ba"ta rungume ummah hadiza tana kuka ummah hadiza ta share mata hawaye tace "kidaina kuka a nan zan kwana tare da ke kinji yar Lelena"tadanji dadi atlis da mutum a kusa da ita ta ware Tasha kunun sosai sanan ta zauna tayi jigum tana tunanin rayuwa da yadda rayuwa tazo mata..... ***** yaseer na rungume da husnah tace"shiyasa akace zargi babu kyau haramun ne gashi na zargeka da muneeba ashe ba hakan bane kayafemun"dariya yayi yana yawo da hannunsa cikin jikinta yace "aida irin kallon da kikaimun na tabbatar da cewar kinyi ne saboda kishi bayan da kince im zauna da ita yanzun daga ganina daga bangarenta hankalinki ya tashi to inda na barta din fa?"ta turo baki tace "amma tabani tausayi saidai nayi maka uzuri ina kuma fatan cewa kayafe mata ta koma kanwarka kamar yadda kace a gabansu daddy"ya jinjina kai yace "inshaaa Allah zanyi hakan kuma zamu dauketa muje asibiti in an kwana biyu a dubamin ke da lafiyar abinda ke cikinki sanan a duba cikinta asan lafiyar mahaifarta saboda idan ta sake aure ko? tunda tace likita yace akwai kari a gefen mahaifarta dikda tayi amfani da adduoi nasan sharrin tsafi ne amma dai asake dubawa "rungumesa sosai husnah tayi cike da jin dadin yadda ya nuna kulawa yadda ya sauko da wuri murmushi kawai yayi kasan zuciyarsa kuwa daya tuna da abinda muneeba tayi ransa ke baci yaji wata sabuwar tsanarta.... ***** *Agurguje* bayan wata hudu da faruwar hakan abubuwa sun faru dayawa ciki kuwa harda yadda muneeba ta koma mutuniyar kirki ta cigaba da zamanta tare da momy rayuwa ta sauya itada husnah tamkar yan biyu kome yaseer zaiyiwa husnah sai yayiwa muneeba yake samun kwanciyar hankali cikin husnah yayi girma sosai ya shiga watan haihuwarta yan biyun momy shuraim da sudais sun fara koyon zama kamanninsu daya sak babu banbanci tsabanin kama sukeyi da yar uwarsu husnah wani irin shakuwa ce mai tsanani tsakanin Yaseer da husnah, husnah na zaune a parlor cikinta yayi zungurere yaseer ya shigo tare da hafeez suna dariya "ah ah lafiya naganku kuna dariya injidai badani kukeba dan kunga nayi muni?"ta turo baki yaseer ya tsugunna a gabanta ya rausayar da kansa cike da tsananin kauna yace "waye ya isa yayi miki dariya sarauniyar mata mai mulki a fadar zuciyata?aiba wanda ya isa yayi miki dariya"tadan hararesa cike da soyayya tace "to dariyar ta me kukeyi?"yaserr ya kara kallon hafeez yayi dariya yana nunasa yace "ya zama kanina yanzun dan ni din yayansa ne ashe guy din nan jirgamu kawai yakeyi?"tadan ware ido tace"ban gabe jirgamu ba mai kake nufi hubby " "wai ashe dik zuwa gidan nan da yakeyi a kwanakin baya ko ince watanni ashe tuni ya kulla soyayya da nusrah ni bansaniba shegen gora minti minti yake cewa azo aci abinci ashe abinda ke kawosa Kenan itama munafuka bata taba fada ba"dariya sosai husnah tayi cikin farin ciki take kokarin mikewa yaseer ya rubgumota kirjinsa "ya haka yq zaki mike ina zaki ki wahal mun da kanki da babyna?"sai lokacin hafeez yace "kaidai kaji kunya wallahi a gabanmu kake rungume rungume kamar wani bature"husnah ta turw yaseer ta hararesa yana dariya ya shiga kwalawa nusrah kira yaji shiru "ina nusrar take?" "sun fita da muneeba siyomun abu sakamakon yau dai tin safe banajim dadi kilan dai an kusa yinta ta kare"ya ware ido "to kodai nakuda ce?"ta girgiza kai ta cije lebenta da mararta data d'an mintsineta hafeez yace "ina sukajene in tarosu?"be rufe bakiba suka shigo da sallamarsu muneeba ta rankwashi nusra "dama nasan shine zaizo yasa kika azalzaleni mutafi gida da muka biya gidan innah" "au munee dama kinsan suna soyayya?"yaseer ya tambayeta cike da mamaki ta jinjina kai ta ware ido tace "kwarai dagaske"suka kwashe da dariya muneeba ta ciro gorar ruwa ta mikawa husnah "karbi wanan innah tace a baki addua ce da malam ya tofa miki nafada mata kin soma nakuda" "yanzun sis yad'ani kikaje kinayi?"dariya muneeba tayi kiran wayarta akayi tace "doctor na kirana"tayi murmushi tayi daki husnah ta girgiza kai tace "Allah ya amsa" yaseer ya kalleta da mamaki ta cigaba da magana "ai tunda mukaje asibiti da ita ya dubata yayi clearing bakomi a mahaifarta lokacin likita ya kyasa musamman dayaji auren babu so be nunaba saida ta fita iddah"yaseer farin ciki ya lullubesa husnah tasha adduar da muneeba ta bata da bismilla ta mike ta nufi daki tabar su yaseer a parlor nusrah ta kawo musu abinci.... ***** hajiya saude da momy ne zaune suna hira cikin farin ciki sukaji sallamarsu innah momy ta gyara zama "sannunku da zuwa"innah tace cikin zolaya "ina naga ta zama ancemun kishiya ta soma ciwo kadan kadan shine bayan wadanan shakiyyan yaran sun taho muka biyosu muzo mu tabbatar" momy ta warw ido ta kalli hajiyq saude "Tou ai mu bamuma saniba muda muke gidan yanzun haka halan sunje gidanki ne da muneeba" "Tou Allah yasa ba karya sukeyi ba"bata rufe bakiba muneeba ta shigo cikin sassarfa innah tace cike da masifa "shine kikasa na kamo hanya nataho ko?bayan ba ciwo husnah keyiba?"dakyar muneeba ta hadiyi miyau cike da fargaba tace"shi nazo fada muku ciwo ya tashi sosai sai nishi takeyi ance ta tashi a tafi asibiti har na Kira doctor gamunan zuwa taki wai yaya yaseerr ne zai karbi haihuwarta" "kaji yar kwal uban yarinya muje gidan"dukkansu a tare suka fito suka baro momy da dik ta rude kunya da kawaici irin nata yasa ta kasa biyosu sai kaiwa da komowa da takeyi cikin dakin tanayiwa husnah addua bayan fitarsu daddy ya shigo bataji motaba ganinsa tayi rungumota yayi "kewarki tasa nadawo daga wajen aiki"ganin yanayinta yasa ya tambaya "lafiya kuwa zainab meke faruwa?" "husnah ce zata haihu daddy gasu hajiya saude can sun tafi gidan wai taki bari aje asibiti"daddy ya rude zai fita momy ta rukosa "haba yar fari ce dai ka dawo na tabbatar su ummah hadiza na can zasuyi komi"ya dawo ya cire hularsa yana fifitawa gumi na karyo masa ta shiga kwantar masa da hankali ganin ya rude, dik yadda hajiya saude ke jijjiga kofar husnah yaseer yaki budewa sakamakon uadda yayi mata alkawarin zai tsaya ta haihu tare dashi yana rungume da ita yana rizgar kuka tana salati hade da nishi gumi ya jikasu sharkaf ya shimfida mata under pad na siyayyar kayan haihuwar asibiti da sukayi cikin ikon Allah husnah tayi nishi mai karfi gumi ya karyo mata tace "wayyo Allah na wayyo momy"saiga baby ta fad'o santaleliya mace a kasa sai kukan jaririya su innah sukaji tace "zaka bude ko sainaci ubanka yaseer kunada lafiya"ya kalli husnah cike da tausayawa imani ya shigesa sosai yace "in bude?"ta jinjina masa kai ta durkushe tana kallon jaririyarta mai tsananin kama da yaseer kamar an tsaga kara a tare suka Shiga dakin momy ta rufe yaseee da masifa kokarin kutsa kai yake tace "ina zaka shugaban marasa kunya"ya juya cikin sauri ya nufi sashen su momy tana ganinsa ta mike ganin rigarsa jini yasa ta furgita yayi dariya tayi ajiyar zucuya yace "ta haihu Momy ta haifi mace mai kama Dani baki gantaba"tayiwa yaseer dakuwa tana murnushin farin ciki tace "daddy ka tashi kayi mata"da sauri dady ya mike daga zaman dayayi yace "dagaske"yaga yaseer ta bakin kofa daddy ya washe baki cike da farin ciki ya soma kiran wayar jamaa abokansa yasamu jikar fari.... muneeba ce mai zaman jego bata zuwa nan da can komi ita keyiwa husnah dinkuna daban daban tare sukayi tamkar yan biyu ta mance da wata rayuwa da tayi a baya zuba soyayya sukeyi da doctor Aliyu wanda ake maganar turowarsa tare da hafeez a hada aurensu da nusrah yusrah ma tasamu miji daban da suke tsananin kaunar juna, ranan suna yarinya taci suna SAUDAT wanda husnah ce ta roki yaseer yasa mata sunan hajiya saude sakamakon jajircewa datayi akanta ta nema mata lafiya da yadda take nuna kaunarta agareta dikda yaseer sunan momyn husnah yaso yasa zainab fir husnah taki ranan suna yaseer ya gwangwaje husnah da dalleliyar mota sanan daddy ya basu kyautar sabon gidansa halak malak inda zasu koma su cigaba da rayuwa cikin wata daya da haihuwa husnah ta gyagije zuba soyayya sukeyi da yaseer tare da kulawa da jinjirarta bata fasa mata adduoi da azkar ba kullum cikin addua da sauraren alkurani take a haka aka soma hidimar bikin muneeba da docto da hafeez da nusrah sai yusrah da angonta iyalen alhaji badamasi basa sukuni dangi daya ne komi tare ake gudanarwa na amare muneeba taga gata wajen hajiya saude da momy da alhaji badamasi uban gayya babban yaya yaseer ya taka rawar gani wajen nuna bajinta husnah ba zama biki kawai akeyi basuda kawaye itada muneeba komi tare sukeyi kowa shaawarsu yakeyi musamman yadda renon Samha yar husnah yake hannun muneeba tamkar ta maidata ciki dan kauna komi ita takeyi mata baka gane waye uwar yarinyar..... ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH ALHAMDULILLAH NAN MUKA KAWO KARSHEN LABARIN NAN MAI SUNA DUHU....SAI KUNJINI A SABON LABARI MAI SUNA *K'UGIYA*...... INA FATAN KUNJI DADIN LITTAFIN NAN ZAN HADU DAKU CIKIN DUMBIN MASOYANA A SABON LITTAFINA MAI ZUWA NAN BADA JIMAWA BA AKWAI LITTAFAINA GUDA HUDU MAI BUKATAR COMPLETE DOCUMENTS YA NEMENI A NUMBERTA KUMA INASO KUYI SAVING NUMBERTA DON ZUMUNCI... MASU BUKATAR MUYI SAVING NUMBER DIN JUNA SUMIM MAGANA DIKDA WASU MUNDADE DA JONEWA..... TAKU HAR KULLUM SLIMZY INA JIRAN SHARHI..... 07042277401