NISFUL HAYAT. Story & written ✍ Sadeeya Isah (Mimi queen). MANAZARTA* WRITERS ASSOCIATION Sadaukarwa ga. My twin sis (Drmeenert Umar usman) Alherin Allah yasameki duk inda kike. Bawanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani._ _Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata_🤷‍♀️ Bismillahir rahmanir raheem. ______________________ Nagodema Allah daya bani ikon fara book dinnan yanda nafara lafiya Allah kabani ikon gamawa lafiya. Allah kabamu ikon amfani da gargadin dake Cikin book dinnan kuskuren dake ciki Allah kabamu ikon watsi dasu. Marubuciyar. RAYUWA SAI DA KE (Endless love). LABARINA (True love). BARRISTER SHULAIFAT. SON ZUCIYA (Biased). And now on NISFUL HAYAT.``` Allah bamu ikon amfana amin ya Allah.. Page 1&2. Kasar Agadas Gidan masarautan cike yake makil da mutane dan har bama ka iya kutsawa cikin fadan. Sojojine tako ina kewaye da gun, motocine gasunan birjik sun cika parking area na masarautan, yayinda wani buzu yafito daga cikin fadan nade da rawani da alama masarautan na buzayene, Sanarwa yafara akan ayi hakuri an kusa daura auren. Mamaki nafara dama daurin aurene yatara wa'innan dandazan manyan mutanen dan inna gani da kyau harda sojojin America dana kasashe da dama a gun ga manya manyan mutane daga kasashe da dama. Kutsa kaina nayi cikin fadan dan gano daurin auren waye akeyi haka. Da kyar nasamu na kutsa kai ciki. Mutanen da suke ciki bazasu fi mutanen ashirin da biyarba badda fadawan da sojojin dake gurin. Ido nafara bin mutanen dake cikin fadan dan gano shin waye Angon nan. Sarkin buzaye na zaune bisa kujeran sarautan shi ta hannun hagunshi kam wani farin buzune dogo yasha kayan buzaye da nadin su da alama yanada alaqa da bikin kusa dashi wani wani babban mutum ne cikin shigan manyan kaya blue Riga da malummalum kallo daya zaka mishi kafahimci ba Karamin mutum bane naira ta zauna. ta gefensu wani buzu ne rike da carbi yasha nadi da alama liman ne. Wani irin addababban kamshine yacika fadan wanda da sauri nayi duba izuwa gefen daman me martaba wanda daganan nakejin kamshin. Ya Salaam....... Seda alkalami yafadi kasa. Wasu hadaddun gayune su biyu sunsha fararen shaddansu wanda idan badan kasan suba seka rantse twins ne, dan sunyi bala'in kama indai ba kalura da en wasu banbanci dake tsakanin suba. Kyawawane na ajin karshe kuma en hutu nasawa agaban jarida. Sedai daya yafi daya haske sannan daya yanada cute one side dimple dayan kuma kallo daya zaka mishi kaga manyance a tare dashi domin shine babba yayinda be kai dayan fara'aba, sedai kusan girmansu daya suna bala'in kama sosai dogayene sunada lulu eyes, da dogon hanci ga dan karamin baki, kwantaccen suma. Huuuu In short dai sun hadu. Cute Murmushi _AADIL_ yake saki kasa kasa wanda yake haddasa lotsawan kumatunshi , juyawa yayi yana kallon dan uwanshi kafin a hankali ya shafi kwantaccen sumarshi kasa kasa cikin zazzaqar muryanshi Yace. "Bid wai ba za'a daura bane...." Murmushin shima Aabid yayi tareda fadin. "Mekakeci nabaka na zuba......." Be rufe bakiba yaji ance ' "Waaliyan angwaye dana amare su matso kusa". Abie mahaifinsu Aabid da Aadil dake zaune gefen me martaba kusa da baban amare yatashi a matsayin waliyin su ya karisa gaban fada. Wannan buzun dake gefen me martaba da alama shine mahaifin amaren yayi duba ga kaninshi dake can gefe alaman yaje da sauri kanin nashi ya isa kusa da mahaifinsu Aadid. Kasa dakai Aabid yayi yanajin wani irin mugun dadin dabe taba jiba yau ze mallaki _AYSHER,_ a matsayin mata. Shima kasa dakai Aadil yayi shima yana tunanin wani abu a ranshi. Ko minti goma ba'ayiba sukaji Anfara sanarwa. ```An daura auren AABID ABUBAKAR DA ZARAH ABDULLAHI dakuma AADIL ABUBAKAR TAREDA AMARYARSA AYSHER ABDULLAHI bisa sadaki naira dubu dari``` Da sauri dukkansu suka dago, danjin shin dagaskene abinda kunninsu yaji mushi, still abinda me sanarwan yasake furtawa kenan har sau uku dan a tunaninsu ko kuskure yayi amma garas sukaji ya maimaita kuma ba wanda yamai gyara, kenan auren ya dauru ba tantama. Tuni jibi yahau ketowa Aadil danme za'a canza daurin auren bayan kowa yasan cewa shi Zarah ze aura Aabid kuma Aysher. Hada ido sukayi sukayi saurin kauda kai ido Aadil yazubama Abie ganin ko a jikinshi se fara'a yakewa mutane. Kasa yayi da kai yana saqa abubuwa da yawa a ranshi, Aabid ko kanshine yahau juya mishi yayi saurin sa hannu ya tarbe kan nashi. Nan aka hau rabon abubuwan tabawa so ake ayi musu murna amma ganin dukkansu yanda sukayi kasa dakai yasa aka rabu dasu, Se around two sannan fada tafara raguwa mutane sun fara tafiya wa'inda suke kasar waje suka fara shirin komawa. Da kyar Aabid da idonshi ya kada yayi jajir ya iya fitowa sukayi sallama da mutane Aadil kam yashiga mutane. Suma basu jimaba suda jama'arsu suka nufi airport domin dama daurin aurene yakawosu kasar Agadas yayinda zuciyoyin biyu suke a jagule.... Azman plane suka shiga zuwa bauchi. Bauchi Gidan cike yake makil. Abunka da gidan biki nan sun hada nasu kan nan sun had'a magana ake kasa kasa akan canjin auren da akai. Tun anayi kasa kasa har maganan tafito abinku da gidan biki kuma taron mata tuni kowa ya dauka. Da gudu Amira tayi cikin daki, . "Ummi....Ummi...gayican anata magana kan canjin auren su aunty zarah da akai..." Wacce aka kira da ummin da alama itace mahaifiyan Aysher da Zarah kuma kallo guda zaka mata kagane yar bararojice ma'ana mutanen Agadas kyakykyawace fara sol ga gashi har gadon baya. Da sauri ta tashi. "Innalillah Allahsa beje kunninsu Zarah ba...." duban kanwarta tayi dake gefe wacce da alama itama yar bararoji ce tace. "Iyatu inasu Aysher? . " "Suna dakinsu ana shiryasu...." Da sauri Ummi tayi waje, dakinsu ta nufa. Tun daga bakin kofa take jiyo kukansu anata basu hakuri. Da sauri ta shige. Kyakykyawar budurwace zaune gefen gadon cikin shigen atampha tayi kyau sosai kannan badan kwali gashin yasha gyara, duk da chocolate colorce hakan be hana bayyanuwar shekin da fatanta yakeba saboda taci gyara, kunsan dai buzaye. Tanada manyan egg eyes da dan karamin baki tanada dogon hanci kuma doguwace. Kuka take sosai mutanen gurin na lallashinta duk ta 'bata make up din da aka mata Ido mami ta zubama zarah asanyaye tace. "Ya isa ki dena kuka zarahna". Aysher dake kwance kan gado ta rufe fuska yalayalan sumarta kadai ake gani ita ko sautin kukan natama ba'aji jin muryan mami yasata tashi da sauri tareda fadawa jikin mami tafashe da kuka. Ido na zubama Aysher suna matukar kama da zarah sedai Aysher farace sol dan fatanta har pink pink takeyi sannan tafi zarah kyau kuma tanada dimple dan dukda kuka take hakan be hanasu lotsawa ba, sedai kallo daya zaka musu kafahimci Zarah itace babban sannan kyakywawan en bararojine. Shafa sumarta ummi ta shiga yi a hankali tace.."Ya isa my Aysher. " dan karamin pink bakinta ta bude wanda zaku zaci spoon baya shiga cikin sweet voice dinta data rine da kuka tace. "Ummi taya zan rayu da shi ummi taya zanyi rayuwa dashi....ummi Aadil ko magana bana iya mishi bana iya magana dashi taya..........." Kukane ya kufce mata. Kaman a tsikari zarah ta mike tana kallon Ummi. . "Ummi Aabid Aysher yakeso taya za'a bashi ni mutumin dako magana be taba hadamuba Aysher yakeso gaskiya Ummi bazan iya rayuwa dashi ba tsoronshi nakeji..." Fadawa jikin ummi tayi tasaki kuka. Shiru ummi tayi tana shafa kansu a hankali ta dubi buzuwa me gyaran amaren. "Meyasa bakima Aysher kyalliyaba. "? "Ita tace bataso abar mata face dinta shiyasa nabari dan naga her beauty is ready made ko batai make up ba. " Dagosu Ummi tayi tana share musu hawayen. "Yanzu dai kigyarawa zarah kyalliyanta sannan ayiwa Aysherna kyalliya me kyau anjima za'a zo a daukesu......." Kuka me karfi Aysher tasa dan harma yafi nada da sauri ummi tafice dan bazata iya daurewaba. Tana fita taga baffansu yadawo daga Agadas daurin aure da sauri tayi dakinshi. . "Haba baffa taya wannan abun yafaru yanzu gashi an canza auren Kunsa yaran nan a damuwa sunmaqi tsayawa a shiryasu ko meye dalilin yin canjin bayan kowa yasan Aysher ta Aabid ne meyasa akaba Aadil akaba Aabid zarah. " Dan Jim yayi kafin a hankali yace. "Jeki Kiramin su...." Da sauri tafice, koda taje ta tadda sunki yarda a musu kyalliya se kuka suke da kyar suka biyota. Ido baffa ya zuba musu kafin a hankali yace. "Fateemah..." dago kai zarah tayi a hankali tace. "Na'am. " . "Fateema kece babba sekinyi shiru zamu samu kanuwarki tayi. " Share fuska tayi a hankali. "Nayi baffa. " Yace. "Yawwa to Shatu kema kiyi. " A hankali dukkansu sukayi shiru. ". Shatu, fateema kuyi hakuri ku karbi abinda Allah yashirya dama haka Allah ya tsara kuskuren ba daga mu bane daga madaurin auren ne kuma haka Allah ya tsara dan haka ku karbi zabinshi......" Nasiha yashiga musu me ratsa jiki. A hankali zarah ta dago cikin kuka. "Amma baffa....." Da sauri ya katseta. "Banasan jin amma indai na isa daku banasan jin komai ku karbi wannan auren hannu bibbiyu banasan jin wani magana domin yanzu Aadil da Aabid mazajen kune ku musu biyayya inkuka saba musu kuda ubangiji, Allahsa muku albarka a auren insha Allah se kunga riban biyayya Allah muku albarka...." Duban ummi yayi. "Maza maidasu a musu kwalliyan...." Ba musu suka miqe se Aysher ce da har lokacin hawaye ke zuba a idonta. *** Impossible Abie impossible ni Aysher nakeso taya za'a bani zarah......" Abie da suke zaune bisa kujera shida mami mahaifiyarsu yadubi Aabid dake magana tareda maida kanshi ga Aadil dakanshi ke kasa bece komaiba. "Sons kuskuren banamu bane su can fadan haka suka dauka sunsha babban shize auri babban shiyasa mukuma muka tafi a haka saboda kaga masarautane kuma an tara mutane za'a zamu basu kunya, kuyi hakuri ku karbesu a matsayin matanku ai naga da zarah da Aysher duk dayane saboda abu daya yayisu....." Da sauri Aabid yace. "Abie ba daya bane Aysher tafi zarah kyau kuma ita farace Abie ni banmasan baqar mace banasan ta banasan zarah I hate her....ni sakinta zanyi domin ko an kawomin ita bazataji dadiba shima se bro yasaki Ayshet shikenen se a canza auren a boye......" Abie ne yadaka mishi tsawa. "Are yhu mad kasan me kake fadi kuwa....Aabid bazaka maidani karamin mutumba bayan munyi magana da nace mun amsa auren a haka yanzu kuma kazo kacanzani to idan har kasaki zarah bada miyau naba, kawai in kanaso mu daidaita dakai ka amshi zarah matsayin mata shikenen a hankali zaku koyi san junanku......" Aadil da kanshi ke kasa yadago da sauri tareda laluban aljihu yasaka hannu ya lalubo Inhelan shi yayi sauri shaqa saboda numfashinshi dake sama sama, domin yanada ciwan Asma me zafi tun yana yaro. Seda ya shaqa sosai sannan ya dago, mami da Abie sukace. "Sannu...." Kai ya daga kafin a hankali yace. "Abie kayi hakuri akoda yaushe mu masu muku biyayyane mun amsa kuma insha Allah bazamu baka kunyaba......" Harara Aabid ya watsa mishi tareda yin hanyan fita cikin fushi da sauri shima yatashi yabi bayanshi...... Yanzu aka fara. Karku manta kuna tareda ni wacce nasaba suburbudo muku novels. (Mimi). Comment and share. 2022-06-10, 5:19 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 3&4. Around takwas na dare jerin gwanayen motocin daukan amare ya iso Unguwan nasu na Magaji cortex, Su Aysher sunsha kuka sannan sunsha nasiha da kyar suka shiga motocin, zuwa unguwar sarakuna gidan granny (kakar su Aadil). Tun daga inda sukai parking har zuwa cikin gidan carpet ne aka shimfida mawa amare yayinda suke takawa ana musu feshin turare da naira har cikin gidan. Duk da granny ita kadaice agidan hakan be hana gidan haduwaba ko wata amaryar albarka. part na musamman aka ware masu da yan uwansu, nan maid suka hau jero musu ababen tabawa tareda abincina masu yawa. Aysher dake zaune kan kujera tashi tayi da sauri tayi bedroom din. Ido suka bita dashi dukkansu harda Zarah da idonta yabi ya kumbura. Toilet tafada tayi saurin tasa kofan toilet din key, ta jingina da kofan tasa kuka. Yanzu shikenen an rabata da Umminta da Amira an hadata da wanda be santa duk da kam tasan Aadil yafi Aabid saukin kai ammadai komeye Aabid shike santa Aadil zarah keso...... Seda taji iyatu na buga kofan tana fadin. "Bazaki budeba...." sannan tayi saurin kunna famfoo ta wanke fuskarta tareda bude kofan. Ido iyatu ta tsura mata kaman me nazarin gano wani abu, da sauri ta kwauce tareda karisawa gefen bed ta zauna. daidai lokacin zarah ta shigo tareda fara cire bangles din dake hannunta da suke kara mata nauyi, Ido Aysher tabi zarah dashi tana dad'a tausaya musu. Iyatune tadubi Aysher "oh ke bazaki tashi ki rage kwalliyan jikinkiba jira kike in cire miki...." Tashi tayi a hankali tafara zame sarka da dan kunnin, "Zara kinci abinci ko". Girgiza kai tayi. "Banajin yunwa...." Ta dubi Aysher. "Kefa... " Shiru tayi hakan yasa cikin fada iyatu tace. "Kajimin ja'iran yara duk kun hada baki kunasan kusani magana to tun muna mu uku ku ci abincin dan bazaku kwananmin da yunwaba salan kurame aure aiba cutarwa bane da cutarwane da baffanku baze auri yar uwataba harya rabota da kasartaba kuma kuna ganinsu suna zaune lafiya toda aure cutar wanefa, yara bazaku gane gata muka mukuba senan gaba lokacin kun farajin dadin auren......" Raurau Aysher tayi da ido zatai kuka, harara Iyatu ta watsa mata. "Duk wanda ya sake min kuka sena fasamai baki, bari inje inkawo muku abinci kuma dole kuci, kuci ku kwanta anan ku biyu mu an bamu wani part daban mu kwanta kafin gobe mu sadaku da dakin mazajenku danma kunji dadi kunsamu gidan hutu......" Haka ta fice tana mitan. Abinci ta kawo musu, ta tasasu a gaba sukaci kadan da kyar seda suka gama suka kwanta sannan ta musu sallama ta fice. Ranan dukkansu juyi kadai suka dingayi haka a bangaren Aadil da Aabid. ******** Washe gari. Tunda wuri granny tasa aka killacesu Aysher ana musu wani irin hadi na musamman wanka ake musu da madara da turare ba'a yarda a je part din, kuka kam Aysher tayishi kaman ba gobe zarah ce ma ta tsagaita da nata. Karfe hudu na yamma aka shirya taron wa'azi a babban dakin taro na Hajiya Rash dake Bauchi .An shirya wajan ya kawatu sossai, yara matasa aka samu sukai shigar yoruba kowace tasha murjani ta tamke kugu tamkar ahlin emeka su goma shabiyu ne suka saka Aysher a tsakiya suna tafe suna watsa mata wani hadin turare mai hade da furani sunai mata kirari. Itama Zarah mutane Sha biyun ne suka sakata a tsakiya ana mata irin abinda akayiwa Aysher. Har zuwa tsakiyar dakin taron wanda ya kawatu da shimfidu kilisai da tum-tum tamkar diyoyin sarauta. Aysher sanye take cikin wani rantsatsan swice kalar blue light, an mata head pink kafarta flate shoe shima pink sai mayafi da aka lulluba mata kalar azurfa mai ratsin golden. Fuskarta ta kawatu matuka,sai sheki take Zara kam nata shigen red ne se head black dukkansu sun hadu ainun. Malama Maryam jafar Mahmud Adam ce ta bud’e taro da addu’a ta soma lacture kan biyayyar aure. _”Bisimillahir-rahmanir rahim yake kawata yata yayyata kakkata, da duk wata mace dake wannan waje. Inaso ki bude kunnuwanki ki ssurarreni,shin kina cikin sahun mata nagari? Idan ma bakya ciki saurarreni domin zama abar alfaharin mijinki in kuma kina ciki kikara kaimi. WACECE MACE TAGARI?.Mace tagari itace takan yi kokaarin tazamar wa mijinta aljannarsa ce, batason taga gazawarta a idanunsa,don haka takan yi farin ciki idan taga murmushinsa takan damu matuka in taga fushinsa koda badaita yake ba.Bata jinkiri a wajen abinci, kuma ta iya dafawa batare da almubazzaranci ba, itace amintacciyar abokin shawararsa, mai iya rike masa sirri, bata yarda wani yasani ko waye kuwa, sannan ga taimako._ _Mace a kullum mai sanyaya raice ba mai jiran a sanyaya mata ba, farin cikin maigidanta shi ne nata, komai yabata takan gode, ga fadin yi haquri kamar nunfashinta.Tana fama da baqin ciki amma tayi dariya,tanajin zafin abin da mijin yayi mata amma tayi tunanin yadda zata faranta masa rai._ _Aure sunna ce da Annabawan Allah duk sukayi,ya kamata mugaya matansu suka zauna dasu ???Bai dace ba kowane mutum ya riqa jin matsolinki da mijinki, sai in abin yafi qarfinki.Mace tagari mijinta shine komai, koda bai iya soyayya ba.Bata zama a gabansa ko gefensa saida yardarsa,takan cika da ladabi aduk inda yake, takan nuna masa qauna sosai ta gaskiya ce ko qirqira ce kawai.Idan zai fita qafarsa qafarta, idan taji ya shigo ta tarbo shi cikin fara’a da annushuwa, nan da nan tafesa turare ta shafawa lallenta mai yafito sosai ta danyi kwaskwarima, ta canja murya tareda yawan murmushi da fari.Idan zai fita addu’a, in yadawo godiya da murna dafarin ciki._ _Asma’u bnt Kharijatul Furaziy take cewa ‘yarta ranar budar kanta cewa:ke cewa ‘yarta ranar budar kanta cewa:”Yanzu fa kinfita daga sheqar da aka kyankkyashe zuwa shimfidar da baki santa ba, da abokin tare da baki san shiba, ki zamar masa qasa sai ya zamar miki sama, kizamar masa shimfida zai zama miki turaku, ki zamar masa baiwa, zai zama miki bawa, kar ki nace wajen neman abubuwa domin karya gujeki, kar kiyi nisa dashi domin karya manta dake, idan ya matso, ki kusance shi, idan yaja jiki, kema ki dan ja da baya, amma ki kiyaye hancinsa da kunnensa da idonsa, karya shinshini komai a wurinki sai qamshi, kar yaji komai sai kyakkyawan abu, kar yaga komai sai wanda zai burge shi.Girki, mahalin kwanciyya girmama danginsa mahaifiyarsa haka abokansa.Tattalin kayansa tare da kilace masa su, kula da damuwarsa insha Allahu zai yi farin ciki dake”_. Bayan an gama aka soma rabon abubuwan kayatarwa, lalle turare littafan addu’o hisnul Muslim da sauransu haka kowa ya watse yana murna. Daganan aka soma shirya shiryen kai Amare gidan mahaifiyar angwaye. Gidan mami akayi da amare, inda ya cika da su yan uwan su Mami dana Abie, matan su Uncle da yan uwa da abokan arziki, da kawayen mami, wa'azi sosai akai ma amare sanan aka fara masu manni ana liki ana rawa kafin abama mami wuri, Mami ta taso tai shiga na alfarma tana murmushi sosai danyau tana cikin tsananin farin ciki tazo ahankali ta yaye hulan alkyabban, fuskar Aysha yafito tana kuka kanta akasa, guda aka dauka ahankali Mami tabude wani dan box dake hanunta taciro wani sarkan gold babba nan aka fara guda dan al'adan sune hakan, ta sanyama Aysha sarkan awuya sanan takamo hanunta tasaka mata warwaro biyu takamo dayan hanun tasamata biyu sanan ahankali tai cupping fuskarta tana murmushi tace "welcome to the family daughter na" ta sumbaci gaban goshinta nan dakin yadau guda anata ihu da ayiriri, Hulan Alkebban zarah tayi kasa dashi kuka sosai itama Zarah take sarkan da bangles din na gold tasakawa Zarah taredayin murmushi feeling so happy tanajin yaran har can Cikin zuciyarta, Fuskar zarah ta shafa tareda fadin. "Stop crying daughter na". Kiss ta mannawa zarah a forehead ta tashi takoma sit dinta nan haka kowace matan dakin ke tasowa one by one suna basu gift sosai Aysha tagaji iya gajiya danhar ji take kaman zata sume, Mami nata rabon atampopi super super da bargo, glass cup, flakes, dukna kasar waje. Sai wuraren sha daya sannan aka dugunzuma dasu zuwa gidansu Aabid, da Aadil dake nan cikin GRA, horn sukayi mai gadi yabude babban gidane sosai kato dake dauke da bangare biyu left da right duk duplex ne same design Kowa bangarenta aka nifa da ita dakeda wani irin mugun kyau ana wake wake, Alwala akasa Aysha tayi sanan aka bude dakin aka shiga da ita, dakin na wani irin hadadden kamshi turarukan wuta, babban falone da akai komi ash da black aka wuce da ita bedroom dinta dakenan off white da gold akazaunar da ita akan makeken gadonta, family Aadil bayan sun gama yan wake wake da wa'azi suka juya suka mata sallama suka nufi bangaren Zarah da wasu en uwan suka rakata. Comments more. Mimi ✍️. 2022-06-11, 4:41 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 5&6. Aysher na ganin an watse an barta tafara kuka kaman wacce ake yankan naman jikinta. A bangaren Zarah kam, shiru tayi yayinda ta zubama kofa ido tana jiran taga ko akwai wanda ze shigo domin yanzu ita ta sadaqar ta mik'a komai gurin ubangiji, Sosai Aysher ke kuka. Wajen 12 na dare su Aadil suka shigo gidan dan harsun kwanta mami taje ta tashesu tamatsa su tafi gidansu. Aabid ne yafara fitowa daga motan cikin fushi dan Aadil ne yayi driving din, Aadil ya lura da haka shiyasa koda ya fito bece dashi komaiba koda yaga yayi hanyen part dinshi shima se yayi hanyan nashi. Tun daga falo yakejin kukan Aysher, bedroom dinshi yashige yana shiga ya cire kayan jikinshi ya fada toilet, koda yafito still kukan na damunshi da sauri ya zura jallabiya yayi waje. Aabid ko yana shiga kai tsaye bedroom dinshi ya shige, wanka ya cillo ya fito tareda sa sleeping dress ya kwanta, zuciyanshi namai kunan yau ba Aysher bace kusa dashi duk burin da yaci. Zarah kam taji shigowan Aabid tsorone ya kamata na irin rayuwan da zasuyi dan tasan Aabid beda fara'a sosai kaman Aadil. Tayama Zata iya rayuwa da Lieutenant Aabid a haka wani wahalallan bacci ya dauke Zarah. Tsaye yayi bakin kofa ya zuba hannayenshi bisa aljihu yana kallon yanda take raira kukan ya kasa tsayar da ita dan besan dame ze faraba, Duk da taji kamshinshi hakan behanata raira kukan taba, ficewa yayi da sauri hakan yasa ta dago kai tabi bayanshi da kallo tanaci gaba da kukan. Ko 30mnt beyiba yadawo dauke da ledojin restaurant, zuwa lokacin ta hakura tayi shiru ido ta bishi dashi harya kariso yana mata Murmushi ya dire ledojin bisa bedside table a sanyaya yace . "Bundle and eat something kukan ba abinda ze miki......" Kwalakwalan idanunta ta bishi dasu. Yana fadin haka ya fice. Ido ta lumshe tana tunanin taya zasuyi rayuwa da Captain Aadil, a haka wani bacci itama ya dauketa. ********** _Asalinsu._ Mahaifinsu Aabid His Excellency Abubakar maina, haifaffan garin bauchine su biyu Granny ta Haifa shida kaninshi Sulaiman (uncle) , Mami wacce asalin sunanta halima ta kasance yarinyar kanwar granny iyayenta sun rasu tun tana karama hakan yasa ta taso a hannun granny. Tun tana karama Abie ke Santa hakan yasa data girmata kammala karatunta se aka musu aure lokacin Abie yafito takaran gwamnan bauchi cikin ikon Allah yasamu nasara nan sukaci gaba da rayuwa, A lokacin mahaifinsu ya rasu dan haka suka zama gatan uwarsu, yayinda Sulayman ya auri maryam yanzu haka yaronsu daya tal Farooq sa'an Aadil ne. Haihuwan fari Allah yaba mami ciki ta haifi da namiji hakan yasa aka samishi suna Aabid, Aabid kyakykyawane tun yana yaro ga farin jini wani irin mugun so Mami da Abie suka daura mawa Aabid. Aabid nada shekara daya mami ta samu wani cikin ta haifi Aadil tsakaninsu ba wani tazara dan a lokacin granny ita ta amsa Aabid ta yayeshi da kyarsu Mami suka batashi aiko har ciwo yayi. Sedai duk san da suke tunanin suna yiwa Aabid suna haihuwan Aadil se gaba daya sanshi ya rinjayi na Aabid domin kam watanshi hudu a duniya yafara ciwo, tari sosai harya fara na jini koda sukaje asibiti aka tabbatar musu da ciwan Asma Mami ta haifeshi, hakan yasa hankalinsu yakoma kanshi aka fara bashi magunguna a haka harya taso da cutan. Sun taso kansu daya a had'e kaman en biyu dan wasuma da dama sun dauka twins ne, cikin soda kaunan junansu Abie da Mami suna sansu fiyeda rayuwarsu haka granny da uncle suke jinsu domin yaran akwai saurin shiga rai barinma Aadil dan yafi Aabid fara'a dashiga mutane. A kasar England sukayi primary da secondary schools dinsu bangaren islamiyya makam suna zuwa na wani balarabe daya bude a kasar da 'ya'yan musulmai tahfiz in suka tafi ran Saturday da sunday tun safe se dare. Aadil nada 15ya haddace alqur'ani, Aabid kam seda yakai 20 zuwa lokacin Abie yasauka a matsayin shi na gwamnan bauchi ya zama ex. A Lokacin suka fara university Aadil fannin sojon ruwa wato navy marine army, yayinda shikuma Aabid fannin Air force. Aadil yazabi kasar America yayinda Aabid yazabi London. A London Aabid ya hadu da abokai suka fara canza mishi hali yafara shaye shaye batareda kowa yasaniba, yafara neman en mata. Tun ba'a ganewa har aka fara gane yana shaye shaye hankalin Abie yatashi sosai hakan yasa yatakura seda ya dawo Nigeria to anan ya karisa university din yayinda suka sa mishi ido dukda haka bawai yadena bane dukda suna iya kokarinsu. Koda suka gama karatu har PHD sunyi tuni sojojin US sun fara neman Aadil yashiga cikinsu saboda a year din yafi kowa cancanta, seda ya bi shawaran Abie sannan ya amince yafara aiki da coast guard, yanzu haka shi sojan coast guard ne na America. Aadil ko Abie sam yaki yarda ya koma kasar waje hakan yasa yasamu aiki a Nigeria Air force agent duk dako shima yafisan Nigeria dan Jamima kawarshi da suke holewa ta dawo Nigeria dan er Abuja ce hakan yasa, yasan yanda yayi akai posting dinshi acan sukaci gaba da holewa. Wani dawowa da sukayine shida Aadil ya hadu da Aysher daganan ya kamu da matsanancin kaunarta, yabi ya matsawa kowa a lokacin har yake fadawa Aadil akan Aysher ze iya komai, hakan yasa Aadil yakosa yaga wacce tayi sa'an nan, hakan yasa yace yaji zejawo hankalin Abie ya aura mishi ita amma se yayi alkawari ze dena duk abinda yakeyi na shaye shaye da neman mata domin ba abinda Aadil be saniba, ba bata lokaci yayi mishi alkawari domin yana santa sosai. Da kyar Aadil yajanyo hankalin Abie ya amince domin dukkansu sun fisan Aadil saboda rashin lafiyan dayake dauke dashi kuma Abie bashida burinsu Aadil su auri er Nigeria Amma seda Aadil yasan yanda yayi ya amince, Da sukaje ganin tane Aadil yaga zarah nan shima ya kamu da santa ba bata lokaci yafadi, ba a dau lokaci me tsawoba Abie da uncle sukaje suka samu mahaifinsu aka tsaida magana. Hakan yasa Aabid yabar duk abinda yakeyi yanemi transfer yakoma 9ja (Minna). Tun daga karamin matsayi gashi yanzu har Aadil yakai matsayin captain saboda jajir cewa dan yana daga cikin wanda america ke alfahari dasu, yanzu shima Aabid yana matsayin Lieutenant Aadil yanada 29yrs Aabid kuma 30. Wannan kenan. _Asalinsu Aysher da Zarah_ Asalinsu cikakkun buzayene Baffa (Abubakar) shine yaron sarkin Agadas sarkin bararoji na hudu yanada yayyi uku da kannai Uku, auran zumunci aka mishi da ummi me suna Rabi'atu. Bayan rasuwan sarkin Agadas ne aka nada babban dan shi a matsayin sarki, Daganan baffa yabar kasar Agadas domin yanada sha'awan zaman Nigeria hakan yasa ya sauka a garin bauchi ya bude gidan kaji yana saida kwayayen da kajin a haka suke rayuwa shida ummi harta haifi Shattima, Bayan Shattima seta haifi zarah daga zarah se Aysher se Amira daga kan Amira bata sake haihuwaba. Zarah da Aysher yarane kyawawa amma Aysher tabi Zara hasken fata da kyau da cikowa, sunada kwakwalwa ga saurin daukan abu tun suna 10 suka haddace alqur'ani. Ga kokari boko da arabi sun taso kusan kansu daya. Har suka gama secondary school yanzu haka zarah nada 20 a duniya Aysher kuma 18. Wata rana Aysher ta dawo daga islamiyya tanata sauri a lokacin ta hadu da Aabid, yanemi tatsaya amma sam taki hakan yasa ta kara burgeshi daganan ya binciko inda take. To kunji asalin kosu su waye yanzu aka fara. Comments more darling. Mimi ce✍️. 2022-06-11, 4:41 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 7&8. Daga Aysher har zarah ba wacce ta makara dan Aisha akan sallaya Asbah ta risketa. Zaune Aysha tayi gefen gado tayi zuru zuru, idannun nan sun kara ciccikowa dama gasu tubarkallah. Knocking din kofa taji anayi da sauri ta tashi tareda daukan karamin gyale ta rufe sumarta ta bude kofan, wata maid ta gani runsunawa tayi. "Hajiya breakfast din yazama ready....." Kai ta gyada tareda maida kofa ta rufe. Ledojin da Aadil ya kawo mata jiya ta dauka tayi waje, kitchen ta shiga ta ijiyesu kan table ta koma dakinta ta kwanta wani baccine ya dauketa. Bangaren zarah kam bayan tayi Asbah ta fara karatun Al Quran, se wajen 9 sannan wata maid take zuwa fada mata breaks is ready, tashi tayi ta rufe Alqur'anin ta maidashi mazauninshi tayi waje dan wani irin yunwa takeji, bata samu kowa a falonba hakan yasa ta nufi dinning ta zauna. Arish din tazuba a plate ta hada tea tafara sha. Muryan Aabid taji yana fitowa yana waya cikin daddad'an muryanshi. "Okey I will be there soon, it's so awful....." Da sauri taja gyale takara rufe jikinta. Kallo guda yakaiwa inda take ya dauke kai tareda ficewa, baki ta tab'e bayan ta gama break dinta ta koma daki. A compound din gidan yaci karo da Aadil yafito yanufi parking lot, murmushi Aadil yasakin mishi tareda fadin. "Bid are yhu ok.....? " Dan karamin tsaki yaja. "Bansaniba din se yanzu zaka damu ka tambaya.....? " Hannayenshi ya hada. "Am srry my twin bro....ina zuwa in dis earlier of d morning.....? " . "Inda zakaje..." Da sauri Aadil yace. "Ni ai gaida Mami zani. " Aabid yace. "Serious nima can zani......" Mota Aabid ya bude. "Let go right...." Aadil yayi murmushi yashige gurin me zaman banza. ****** Aysha kam yunwane ya farkar da ita daga nauyayyan baccin da tafada, wani irin yunwa takeji dan rabonta datasa wani abu me nauyi badda ruwa a cikinta yau kwana uku kenan cikinta har murd'awa yakeyi saboda yunwa. Hakan yasa tayi waje lokacin two na nemanyi dan an kwashe breakfast an zuba na Lunch a dinning din. Zama tayi tareda daukan dish ta bude warmers din white rice ne hakan yasa ta dingi bude sauran. Kuskus kadai ta tsakura da kayan ciki ta tashi ta fara karewa dakin kallo, komai na gidan su Aadil suka zuba dansu sunce basu bukatan komai Amma dukda haka seda baffa yasiya musu kayan daki a wani part aka zuba daban yayinda na nan duksu suka zuba. Fada Mami tafara musu akan me suka baro matansu da safen nan. Shiru sukayi, yayinda ta nisa kana taci gaba. "Sannan nanda sati daya zaku kai su Zara suyi Umra a saudiya kafin suje aikin hajjin dagacen seku wuce India kuyi honeymoon daganan se kowa yakoma bakin aikinshi......" Dukkansu kansu na qasa se lokacin Aabid yadago ya kalleta tareda fadin. "Mami agun aiki hutun sati daya kadai aka bani Dan Allah Mami ki yarje mana mukoma bakin aikinmu nanda mako daya inyaso daga baya makaisu umuran......." Shiru mami tayi a hankali tace. "Naji amma sedai dukkanku kowa ze dau matarshi zuwa inda yake aiki inyaso kwadinga zuwan mana ziyara......." Aadil ne yace. "Mami kinsan......" Katseshi tayi da sauri. "Banasan jin komai umarni nake baku ba shawaraba indai kunaso kukoma gurin aiki nanda one week toba dole sedai ayi yanda nace idan kuma kunce ba hakaba tofa dole kukaisu suyi umura daganan ku dawomin dasu kuma duk karshen week zaku dinga daukansu suje can su kwana biyu su dawo......." Shiru sukayi dukkansu yayinda suke ganin mami ta takura musu, baki Aabid ya zunb'uro mami tayi Murmushi. "Kayi kagama dole ku zabi daya....." Da ido Aadil yayiwa Aabid alama gwafa Aabid yayi hakan yasa Aadil cewa. "Mami mun yarda zamu tafi dasu din nanda sati dayan......." Murmushi tayi. "To Allah muku albarka se kuje kufadawa matan naku sufara sallama". ***** kanshin designer turare Aysher taji da sauri ta juya inda suka hada ido da Aadil daya shigo yanzu bema lura da itaba. Runsunawa tayi har qasa. "Ina yini ya Aadil..." Kai ya daga tareda fadin. "Lafiya klau ya gajiyan biki...." A hankali tace. "Lafiya klau....." Ciki ya shige yayinda ta tashi itama ta koma. Tun biyu suka fara ganin baki en ganin amare barinma dangin su Aadil da sukeda yawa sosai, maids ne suke zubo musu snacks da drinks da abinci duk Wanda yazo haka yake tafiya yana santin gidan da Kuma yaba kyau irin na amaren, yayinda duk wanda yazo ze tafi se an bashi jaka me hade da hotunan Amare da angwaye a zuba snacks da sebinnias a ciki da drink, Wasu en bakin cikin haka suke tafiya cikin hassada. Karfe hudu en uwansu sukazo, sosai Aysher taji dadi na ganin Amira nan su Iyatu suka kara taho musu da saqon Ummi tururrukane na jiki dana daki tareda wasu magunguna na mata. Se lokacin ne Aysher ta saki jiki tayi fira sosai. Seda Iyatu da sauran en uwa suka sake musu nasiha sosai sannan suka koma, sabon kuka Aysher tasa nan suka tafi suka barta tana rerawa...... Mimi queen ✍️. 2022-06-11, 5:54 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 9&10. Ranar Monday. Aysher na zaune cikin daki domin ba abinda take se zaman daki, waya ta dauka ta latsa numban Ummi, seda ya kusa tsinkewa sannan ummi ta dauka. "Assalamu alaikum Aysher na......." Aysher najin muryan Ummi tafashe da kuka sosai Ummi tahau lallashinta. Cikin kuka tace. "Ummi nayi kewanki sosai Amma ke baki nawaba na Zarah kadai kikayi..." "Injiwa....? " ummi ta tambaya, aysher tace. "Ai ita kike kira ni baki kirana kona kira baki dauka....." ta sake sa kuka. Ummi tayi murmushi. "Saboda nasan wannan kukan shagwaban naki zakimin shiyasa my daughter Amma nima nayi kewanki....." "Ummi ina baffa da Amira..." "suna lafiya yame gidan naki...." a sanyaye tace. "yana lafiya...." Ummi tayi saurin cewa. "Ina aikine yanzu anjima zamu waya ki kula...." tana fadin haka ta k watse wayan. Lumban zarah ta lalubo sedai bata kai da dialing ba taji alamun bude kofa alaman za'a shigo, da sauri taja hijabi ta zura. Aadil ne yashigo sanye da white jallabiya irin na saudi Arabia yayi kyau matsuka se fidda kamshi yake, dan lumshe ido tayi ita kanta tasan Allah yayi halitta. Runsunawa tayi ta gaidashi, kai ya gyada ba tareda ya amsaba. Shiru sukayi yayinda tafara wasa da yatsun hannunta. "Ranar friday zamu wuce America Mami tace nakaiki koda abinda kikeda bukata ki siya...." a sanyaye tace. "Niba abinda nake bukata...." kai ya jinjina. "Okey amma dukda haka ya kamata kishirya muje saboda umarnin Mami ne...." Yana fadin haka yasa kai ya dice, daidai lokacin Zara ke kiranta, da sauri tayi picking "Sis nayi kewanki ace muna gida daya amma yau kwana biyu bamu haduba..." huci zarah ta saki. "Nima nayi kewanki sosai yar uwata...." Aysher tace. "Ya Aadil yacemin zamu tafi America ran friday harda kee..." Kai zarah ta girgiza kaman aysha na ganinta. "Aa bansaniba....." Huci Aysher tasaki. "Zamuje siyayya yanzu dan Allah kifito mu hadu na ganki konaji sauki ba abinda kemin dadi. " Zarah tace. "Okey to shikenan zan leko semuga juna....." Nan suka katse. Tashi Aysher tayi ta bude wardrobe doguwar rigar abaya ta saka brown tayi rolling gyalen tafice, tsaye ta sameshi yana ganinta yasakai yafice tabi bayanshi da sauri. Zarah kam ta window ta hangosu dan haka da sauri ta tashi, sedai tana fitowa falo taga Aabid hakimce ya daura kafa kan center table yana danna system, da sauri ta koma saboda wani irin tsoronshi takeji. Aysher kam ido taita zubawa ko zataga zarah amma shiru har suka shiga motan Aadil me numfashi suka fice, Kanta na gefe kan hanya tana kallon yanayin unguwan gaskiya na wa'inda suka amsa sunan sune, shima kam hankalinshi nakan tuki a haka suka karisa babban boutique din na mata, fita yayi hakan yasa ta fice. Kaf kayan matane hakan yasa yayi magana da wata ma'aikaciyar gun cikin yaren turanci akan ta zagaya da Aysha tazabi abinda takeso. Riko hannunta matan tayi ta mata murmushi nan suka shige, Pad kadai ta dauka domin tasan zatafi bukatanshi koda sunje kasar america ba tareda tafada maiba, dan ba abinda batada shi dan akwatu ashirun da hudu ko wacce ita da zarah su Aadil suka kawo musu kuma Kaf kayan kasar waje, dan haka ba abinda take da bukata bayan shi, Rapping dinshi tasa akai mata sosai yanda baze gane ko meyeba, nan suka fito. aka fada mishi kudin yazaro ATM suka bashi POS machine ya amsa yasa pin suka cire kudin. Nan suka koma Mota, sun kusa isa gida se lokacin ta dan dubeshi.."Amma zanje inyi sallama dasu ummi ko....? " girgiza kai yayi "sedai in mun dawo...." Daga haka bata sake maganaba har suka isa, daki tafada tasaki kuka tareda kiran ummi. "Ummi sun rabani dake yanzu kuma zasu daukeni su kaini america hakan be musuba wai bazanzo muyi sallama ba, ummi nagaji kizo ki daukeni....." tafashe da kuka. Lallashinta ummi tafara tareda kalamai masu dadi. "Aysha na kiyi hakuri ki dena bagani muna wayaba meyema se kin wani zo munyi sallama yau kwana biyufa kenan dayin aurenku kuma se aga kunzo me za'a yi tunanin kiyi hakuri kiyiwa kibi mijinki kiyi mishi biyayya kaman yanda yace sekunzo din to ki bari kuma banaso inkara jin kince kin gaji kin gaji da bauta ko me? dominfa ubangiji da kansa yakira aure da bautansa to idan kince kinfara gajiya tun yanzu kina nufin kin fara gajiya da bautan Allah ko me, banaso 'yata karna karaji kinji..... " gyada kai tayi kaman Ummi na ganinta. ******* Tun zarah na tunanin Aabid ze mata maganan tafiya harta dena yanzu kam ta dauka Aysher da Aadil ne kawai zasu tafi danko ba abinda yafada mata. _Ranar Friday_ Tana zaune a falo domin yanzu takan fito falo ta zauna kota ganshi ta gaidashi baya amsawa. Fitowa yayi cikin shigen kayan Nigeria air force yayi kyau sosai, dubanta ya danyi. "Tashi ki shirya kifito zamu wani guri kuma karki dad'e......" wannan shine karo na farko daya taba mata magana dasauri tayi ciki, doguwar rigar atampha tasaka brown me touch na milk tayafa milk gyale ta fito. Baya dakin hakan yasa tayi waje, cikin mota ta hangeshi kofan motan a bude kafanshi na waje hakan yasa a hankali ta karisa ta bude gaba ta shiga. Tana shiga ya tada motan zuwa gidan Mami. A can suka tadda Aysher da Aadil, Aysher na sanye cikin pink material tayi kyau tayafa gyale pitch, Aadil kuma black suit sunyi kyau. Da sauri suka kariso da sauri zarah ta nufi Aysher sunama juna murmushi, rungume juna sukayi Aysha tasa kuka. Kallo guda Aabid ya musu ya dauke kai domin ya riga ya haramtawa kanshi Aysher dan matsayin matan Aadil yake daukanta yanzu dukda yana jinta a zuciyarshi har yanzu, shima a bangaren Aadil haka yake daukan zarah yanzu matsayin matar yayanshi. Daidai lokacin Abie da Mami suke saukowa daga sama, Murmushi mami tayi na farin ciki. "Shikenen suma su Aabid din sun kariso...." sakin juna sukayi suna gaidasu Abie. Suma gaidasu su Aadil sukayi. Suka amsa suna Murmushi sunajin dadin ganinsu. Nasiha sosai Ummi tafara musu akan suji tsoron Allah suyiwa mazajensu biyayya su kuma su rike mata daughters amana. Ta kare da fadin."sedai kun kawo mana ziyara kafin nan ina fatan nasamu jikoki....Aabid yaushe flight dinku ze tashi....." Aabid daya wani sha mur jin abinda mami tace yace. "Ba dadewa...." maida dubanta tayi ga zarah dase yanzu ta fahimci abinda ke faruwa. ". 'Yata Allah tsare..." rungume juna Aysha da Zara sukayi suna kuka sosai me ban tausayi, dan karamin tsaki Aabid yaja yanajin kaman yatafi yabar zarah, jinjina kai Mami tayi cikin tausayawa. "Allah sarki en uwa..." Dubansu Aadil tayi. "Ku bamu guri zamu sirri da yarana...." Da sauri duk sukai waje, ta dubi Abie. "Harda kai...." Murmushi yayi ya tashi yana fadin."bantaba ganin inda ake Koran miji saboda yaraba...." Yana hayewa mami ta dagosu tana share musu hawaye. "Kuyi hakuri kunji yarana ai zaku dawo zaku dinga zuwa mana hutu...." tashi tayi ta haura sama bata jimaba ta sauko tana jan wasu manyan trolley guda biyu Karisowa tayi ta diresu gabansu. "Ga wannan turarruka ne na musamman tun daga saudia dana jiki dana daki akwai na mitstsikawa a gaba da mama kudinga amfani dasu domin mazajen naku sunasan kamshi sosai.....sannan ko waccenku Abie yabata kyautan miliyan biyar yana hannun mazajenku duk wacce take bukatan kudi kawai kuyi musu magana zasu baku ku kula sosai yarana......" Godiya sosai suka fara mata, nan ta riko hannunsu suka fito yayinda tasa akaja trolley din zuwa waje. Kiss ta manna musu. "Am sorry yarana bazan samu daman rakaku zuwa airport ba se munyi waya..." Kowacce har gaban motan mijinta tasakata yayinda kowacce aka saka mata trolley dinta a boot nan ta musu waving, Motan Aadil ne tafara fita sena Aabid se bodyguard da sojoji dake binsu a baya. In banda kuka ba abinda zarah da Aysha suke, yayinda zarah takeyiwa Aabid kallon me san kai be fada mataba ko sallama dasu ummi tayi, yana gefe driving yake amma kukan zarah ya isheshi, dan tsaki yaja tareda wurga mata hanky dago kai tayi takalleshi ko a jikinshi sema maida kanshi da yayi ga titi kukanta taci gaba. Suna isa airport dukkansu suka fito.... Nanma Aysher suka sake rungume juna, suna isa jirginsu Aabid nayin slow dan haka ya rumgume Aadil tareda fadin. "Take care Dil...." gyada kai Aadil yayi. Duban zarah yayi. "Let go...." Nan Aysher ta sake sakin kuka, da kyar suka rabu su zarah suka shiga jirgi. Special part yake ko a cikin jirgin, dan inda aka ware mishi nashi shi kadai harda bed na bacci, da kujerun cin abinci da bayi, Guri yasamu ya zauna, dukda akwai wasu kujerun dayawa amma kusa dashi zarah ta zauna. Tsoro sosai tafara ji jin jirgin ze tashi yasa batasan sanda ta kankame Aabid ba ta cusa kanta cikin kirjinshi tafara kuka ido ya zuba mata. Har jirgin ya daidaita a sama kanta na kirjinshi ta kankameshi tana kuka, a dake yace. " dan sakeni ko madam...." Se lokacin ta dago jin jirgin ya daidaita ta sakeshi tareda jingina jikin kujeran ta lumshe ido. Dan tsaki yaja ganin yanda ta 'bata mishi jiki da jan baki ga hawaye sosai a jikinshi, zare belt yayi tareda tashi ya nufi bayi, koda ya fito ya taddata a yanda ya barta guri ya canza ya zauna domin ya canza shige. ***** Aadil ko zubama Aysher ido yayi ganin yanda take kuka, dan huci ya saki. "Sannu me er uwa..." Ido ta bishi dashi. Ya daga kai. "Ai kinsan er uwar Kice kadai ta tafi ni dan uwana be tafiba meyasa ni banyi kukaba se ke kin wani isheni da kuka....mtssww u better keep ur mouth shut ko in kira Mami....." shiru tafara kokarin yi, basu jimaba jirginsu ya tashi zuwa America, dukda Aysher taji tsoron tashin jirgin kujeran data ke kai ta kankame domin suma special place suke a jirgin kuma ba guri daga suka zaunaba dataga ya zauna seta canza guri. ##### Suna isa 9ja jerin motoci sukazo suka daukesu zuwa dankareren gidan Aabid, Gidan ya hadu ainun babban mansion ne upstairs me dauke da bangarori da dama, wani daki ya nuna mata a sama. "Nanne dakinki..." Trolley din da mami ta basu taja zuwa cikin dakin. Bedroom din ya hadu sosai komai da milk, wardrobe ta bude nan taga cike yake da kaya dsnkare ga wasu dan'kara dan karan akwatuna nan ta bude suma cike suke da kaya na mata kala da Kala dama an zuba sune saboda ita, ga jerin takalma, jagunkuna da kayan kwalliya dasu sarqa, dan kunni da abun hannu tareda turarurruka masu tsada kala daban daban. . ba abinda babu na bukatan mace a dakin. Kaya ta cire taja towel data gani sabo agefen gado ta shiga baya, nanma an zuba komai hatta pad da sabbin brush gasunan da yawa. ******* Manya manyan motoci ne sukazo airport din america daukan su Aysher, Aysher tayi mamakin ganin yanda ake girmamashi manyan turawa sojoji haka suke sara mishi, aka daukesu zuwa gidan Aadil daya hadu dan yamafi gidansu na Nigeria wanda turawa, indiyawa sune ma'aikatan gidan. Gidan na samane, suna shiga shima ya nuna mata wani daki kusa da nashi yace, nanne nata har zata shige yayi saurin fadin."ga wannan Wayane nasa miki sabon sim kiyi amfani dashi inkikai kira da naki baze jeba...." Amshewa tayi da sauri ta shige dakin, dakin ya hadu komai pink best color dinta kenan, itama ba abinda babu a dakin komai kusan pink ne hatta bayin, murmushin jin dadi tayi ta fito muryan ummi kadai takesan ji. Wayan ta dauka IPhone 13 max ne kunna wayan tayi da sauri tasa numban ummi. "Ummi mun isa...." . "Yawwa er albarka Ashe itama zarah sun tafi minna dazu mukai waya take fadamin suma sun isa..." "Eh ummi." . "to er albarka yame gidan naki...." Daidai lokacin ya shigo harya canza shige hakan yasa tace." Ummi yana lafiya...." A sanyaye yace. "Ummi ne... "? Kai ta gyada, ya mik'a hannu. "Bani ita mu gaisa...." Ba musu ta miqa mishi ya amsa ya kanga a kunni tareda gaida ummi, ta amsa. "Lafiya klau d'ana kun isa lafiya ya hanya..."? "Lafiya klau ummi ya baffa da amira.? " . "suna lafiya Amira na gaidakai..." Yace. "Bata mu gaisa..." Nan ummi ta ba amira suka fara waya, haushi Aysher tafaraji tana waya da Umminta yazo ya amshe kuma be bataba bayan sun gama waya da Amira katse wayan yayi ya mik'a mata tareda fadin . "Tashi muje muci abinci..." Gyale ta dauka suka fito, se taga sunyi waje hakan yasa tabi bayanshi, Wani babban gurin cin abinci sukaje ido Aysher ta bude tana kallon kasar gaskiya akwai kallo a duniya, seda sukaci abinci sannan ya maidasu gida nan kowa yayi dakinshi. Zarah kam bayan ta gama wanka ta fito, dukda tanajin yunwa hakanan tayi sallah ta kwanta domin ta gaji sosai. Comment please 🙏. Mimi ✍️. 2022-06-21, 7:05 a.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 11& 12. Washe gari. Da wuri Aysher ta tashi tayi sallah ta sauko kasa sedai ta taras an gama komai har breakfast an gama yana dinning room, Seda tayi break sannan ta fito ta koma sama danta shirya. ....... Zarah tunda asbah ta shiga kitchen ta soya indomie taci saboda wani irin yunwa da takeji , sannan takoma daki tayi sallah ta koma bacci. Seda gari yayi haske sosai sannan ta farka, ta taras an gyara gidan sosai fitowa falo tayi tana hamma, a hankali ta karisa dinning room takara cin abinci kadan sannan ta sauko falo ta zauna tana kallon Network news. Aysher na zaune suna waya da Mami, Aadil ne ya shigo da sauri ta sauke wayan tana gaidashi, ba tareda ya amsaba ya mika mata ledan dake hannunshi. "Kisa wannan anjima zamuje wani guri ogan ninane suka shiryamin party yau na murnan aurena anjima da daddare zamuje banaso su fahimci komai kisaki jikinki....." Kai ta gyada, yayinda ya fice. Kayan ta juya bisa gadon, wandone na sojoji se T-shirts irin nasu da hulan sojojin hatta bangles, da sarka da dan kunnin duk kalan kayan sune, tab'e baki tayi. Se dare Zarah taji shigowan Aabid dan banma tasan sanda yatafi gun aikiba, da sauri ta mike zata haye sama, yayi saurin dakatar da ita. "Keee...." Chak ta tsaya, karisowa yayi a dake yace. "Gashi Mami nasan magana dake...." Mika mata waya yayi da sauri ta amsa, barin gurin yayi hakan yasata saurin kanga wayan a kunni. "Na'am Mami, ina yini..." a can bangaren Mami murmushi tayi. "Lafiya klau yar albarka tun jiya nake kiran wayanki baya zuwa meya samu wayan....? " . "wallahi Mami nima bansaniba kawai ya dauke ne namasha ba chajine to nasa amma yaki kawowa..." Shiru Mami ta danyi. "Okey bari zanyi magana da Aabid din, bashi wayan...." Sama ta haye nan ta sameshi zaune a falon saman, da sauri ta mika mishi tayi ciki. "Mami inaji." "Aabid wayan Zara yasamu matsala...." Mami ta fada, cikin ko in kula yace. "And so ni Mami ba kudi a hannuna banda kudin siya mata wani wayan...." Cikin fada Mami tace. "To meye amfanin kudinta dake hannunka, kuma ballema nasan karya kakeyi wallahi kace bakada kudi haba Aabid.." "Okey Mami zanyi amfani da kudinta in siya mata wayan, okay..? " Tsaki Mami taja tareda katse wayan tana fatan Allah canzawa Aabid hali akan zarah. ******* Tsaye yake yana jiran Aysher ta fito, wandon sojojine a jikinshi da T-shirt din sojojin se hula hatta takalmin kafanshi, agogonshi kalan kayan sune kallo guda zaka mishi katabbatar kayan ya dace dashi, yayi bala'in kyau. Fitowa tayi tana mammatse jiki domin ko hijab babu a jikinta, dago kai yayi yana kallonta, desame shige kala daya suka tasa wandon sojoji da T-shirt se hula irin wandon akanta p-cap, ta jefo tulun gashinta ta baya, batai wani make up ba kwalli da lipstick kadai tasa amma tayi kyau matuka komai nata na sojojine bakaramin kyau tayiba. Kallo guda tamai ta sadda kanta kasa saboda wani irin kwarjini da cika ido da Aadil yake dashi ba kowacce mace bace zata iya kallon kwayan idanshiba, Gaba tayi yabi bayanta, dukkansu suna wani irin fitinannan kamshi. Gaban motanshi kirar Audi ta bude ta shiga, yana karisowa yashiga mazaunin driver yaja suka fice yayinda motocin sojoji tara ke binsu a baya. Hanya taketa kallo tana kallon kasar na US , gani take kaman a mafarki. Gab daya she's not comfortable tafiya suke kaman bazasu kaiba can lekki sukaje sukai parking a parking lot na Nire prest boat activities dubanta yayi. "Muje kuma salan kita wannan jin kunyan naki kisaki jikinki bakisan kowa a gurinba duk ba en Nigeria kinji party za'ayi a cikin Boat ki natsu kinji ko? babban boat din US kenan.... " Kai ta gyada gabanta na faduwa, fita yayi ya zagayo ya bude inda take tareda mik'a mata hannu, kafin ta bashi ya janyota waje tareda rike mata hannu, a sanyaye yace. "Ki zama matar soja mana karki badani duk abinda zanyi......" Batace dashi komaiba, suka karisa waterfront din yayinda sojoji kusan 20 ke binsu a baya, kallon katoton babban boat din da akai decorating da flowers seablue take, sojojine zagaye da gurin kasancewanshi sojan ruwa wow gurin ya k'ayatu matuka gaba daya decorating din dake gurin da kalan kayan sojojin ruwa akayi komai , hatta carfet din da aka shimfida musu tun daga parking lot har zuwa inda su Aadil zasu zauna kalan kayan sojojine, Jan hannunta yayi suka shiga kirjinta wani irin bugawa yake kaman zai tsage da sauri ta sake dam'ke hannunshi , Suna gama shiga jirgin yafara gudu a cikin babban ruwan america, da sauri tasake riko hannunshi bakinta har rawa yake tanaso tayi kuka tace. "Ya Aadil wallahi am scared please banaso wannan 'katon jirgin I don't like water. " hararanta yayi. "Aise kiyi tsalle ki fada ruwan, look back kiga yanda mukai nisa da wurin da muka bari yanzun nan, jirgi tafiya yake idan kuma you can swim back there bismillah. " Girgiza mai kai tayi hawaye ze zubo mata tace. "To please hide me am shy and am feeling somehow mutane sunyi yawa. " Tsaki yaja ya jata by fire by force sukai saman jirgin asalin party floor din, Wow this is paradise busa hall din ya dauka Aadil na shigowa tareda sakin harbin bindigogi yayinda sojijin da suke gurin suka kame tareda yin salute, wasu flowers ne kalan kayan sojoji yazubo akansu balo balo suka fashe, salute Aadil yayi cikin tafiyan cikakkan soja ya isa har zuwa gaban manyansu ya musu salute tareda runsunawa, itadai Aysher nata binshi tsoro ne yakamata jin karan bindiga. Dan dazon sojojin data gani a gurin sun bata tsoro dakewa kadai tayi tana bin Aadil, Kaf mutanen dake cikin Boat din kusan irin shigensu sukayi badda ogan ninsu, sedai sukuma normal wandon su sukasa bana sojojiba se rigan sojojin da normal hula ko wanne da matanshi irin shigen da sukai kenan, Kan high table dake can sama suka karisa sojoji na mara musu baya yana zama da sauri itama ta zauna sukuma sojojin suka kakkare bayansu da gefensu, gabansu cike yake da abubuwan ci da sha. Tsorata tayi har batasan sanda ta kankameshi ba ganin jerin bindigogin da suke gabansu sunkai shida. Sosai ake ganin sun dace, wani babbane cikin sojijin ya tashi yafara magana cikin harshen turanshi, yafadin irin murnan da suke taya Aadil tareda fadin dacewan da sukayi.bayan yagama ya zauna. Wani sojan ya mike, tareda cewa za'ayi game tsakanin Ango da Amarya, amarya zata zabi bindiga daya cikin bindigogin dake gabansu Ango ze setawa amaryarsa bindiga zuwaga kwalban dake sama rataye idan ta harba daidai kenan tana cikin zuciyan mijinta in kuma ta kuskure kenan bata ciki. Ido aka zuba musu, a hankali ya dagota ido ya zuba mata, idanta ya cika da kwalla zatai kuka kai ta girgiza mishi, lumshe ido yayi a sanyaye yace. "Please choose..." ganin ya tsureta da firgitattun idanunshi yasata rintse ido a hankali tayi pointing bindiga na uku, iho taji ansa, bude ido tayi a sanyaye yace."Wow perfect Grade one.." A sanyaye ya mata alama data dauka, hannunta na rawa takai hannu ta dauka ihu tasa cikin tsoro tana kokarin sakin bindigan da sauri ya tamke hannunshi da nata da bindigan, Tsakiyan gurin suka sauko ta kasa, bottle din nacan nesa sosai dasu, sosai hannunta ke rawa sama ya dago hannun nasu yakai kanshi setin kunninta a sanyaye ya rada mata. "Ki natsu..." Ijiyan zuciya ta saki ta lumshe ido, tana tunanin tayama zataci bayan tasan bata zuciyan Aadil. Seda yaji numfashinta ya daidaita hannunta yadena rawa sannan yaseta bindigan setin kwalban yakai hannunta setin inda ake harbawa da kyar ta daura hannun yakai hannunshi saman nata cikin kunninta yake counting "5,4,3,2,1 shuttt" tareda harbawa, Tafiya bullet din yafara, tsakiyan kwalban yafasa kwalban ya tarwatse ihu gurin akasa yayinda Aadil yayi murmushi, ido ta bishi dashi ta kasa koda motsi ganin yanda murmushi kemai kyau. Nan akace saura second game sun yi winning na farko, kaman tayi kuka. Wata baturiyan macen sojace ta kariso gabansu ta amsa bindigan hannun Aadil ta ijiye a kan table, blindfold din dake hannunta takai da nufin kullewa Aysher ido da sauri Aysher tajuya tana kallon Aadil. A sanyaye yace. "Ki bari mana zasu gwada sanda kike minne indai har kika iya ganoni a cikin sojoji ishirin...." A hankali ta saki kuka mara sauri, naga ta kaina" blindfold din ta rufe mata idon dashi, ya zamana bata ganin komai se duhu, Ko minti goma ba'ayiba taji matar taja hannunta binta tayi, harta kaita wani guri me dan tudu, a kunni ta rada mata. "Oya select ur husband...." Kaman Aysha zatasa kuka a hankali tadan matsa inda taji alamun mutum, a sanyaye tafara matsawa gaba harta wuce mutane uku duk tana lura dukda bata tab'a ko mutum daya a cikiba, harzata wuce mutum na shida kamshin turaren Aadil da yake addabanta da kamshi koda yaushe yashiga kofofin hancinta. Tunani tafara kodai bashi bane, kuka tasaki a hankali kobashi bane gara na fadi tunda nasan baya cikin raina. Kirjin mutumin ta fada tareda sakin kuka, jinta tayi ta hade da kamshin Aadil har wani shidewa takeyi sobada kuka, Ihu gurin ya dauka tareda tafi, hannayenshi ya daura a bayanta ya rungumeta tareda kwance blindfold din a sanyaye yace. "It's okey kinyi winning....." Ido ta lumshe takara kamkameshi hakanan taji wani nutsuwa yazo mata, rabata yayi da jikinshi jin ana ana fadin saura third game wanda shine last. Kuka ta kara saki, itadai ta gaji kaman Aadil yasani a hankali yace. "Wannan ni kadai zanyi, zaunawa kawai zaki ki kalla. " Kama mata hannu yayi yakaita sit dinsu ya zaunar sannan yakoma kasa. Ido ta zuba tana kallon abinda akeyi, butun butumi aka kawo mace cikin shigen Amarya aka kaita can nesa da Aadil dan tsakaninsu ze kai 10km aka ijiye, Wani sojane yashiga tsakiyan Aadil da Amaryan ya saita bindiga zuwaga amaryan, Counting wani soja dake gefe yafara. "5,4,3,2,1 shutttt....." Harba bindigan wannan sojan yayi da yayi setin amaryan nan, da gudu Aadil yatafi domin inya riga bullet din zuwa yatare amaryarshi yana santa kenan sosai kuma ze iya bada rayuwanshi akanta, Duk da sosai bullet din ya wuceshi. Befi saura kamu daya bullet din ya sauka jikin amaryan nanba Aadil ya ture amaryar gefe bullet din yafada cikinshi, zubewa yayi a gurin, Da sauri Aysher ta mike ganin yanda ya fadi ta dauka bullet din gaskene, se taga ya tashi gurin akasa ihu, dagowa yayi yana kallon Aysher yana mata murmushin data rasa gane nameye, Karisowa yayi kusa da ita seda yajata sannan ta zauna se kallonshi takeyi, nan ma'aikatan hotel suka fara raba abubuwanci yayinda komai daya faru se dauka akeyi a gidan t.v, ko wani soja zaune yake shida matanshi wanda basuda mata kuma budurwa ko su kadai kaf gurin ba ba'ka'ken fata daga indiyawa, larabawa se turawa inma da en Nigeria to fararen fatane en hutu. Aadil ko a jikinshi bude ciki yayi yanata cin abinci itako ba abinda ta iyaci domin bata wani saba sosai dacin abincin US ba, bakin ciki kaman ya kasheta danta gaji sosai, Cake aka gunguru zuwa gabansu wuta na tashi a jikin cake din kalan kayan sojoji, duban Aysha yayi tareda kashe mata ido da sauri ta sunkuyar da kai kasa, se ji tayi yariko hannunta kallanshi tayi taga yana nuna mata cake alaman suje su yanka da ido, ba musu ta mike, hannunshi ya daura saman nata ya dauki knife din, counting aka fara, 1,2,3. Yanka cake din yayi wanda yana yankawa wasu flowers suka zubo akansu wuta yafara tashi kaman an kunna bob aka saki harbin bindigogi da seda Aysha ta tsorata, sakin hannun nata yayi ya dauki cake din yakai bakinta, a hankali ta amsa, ido ya zuba mata yana jiran ta bashi ganin taki yasashi sa duka hannayenshi biyu ya cagwalgwalo saman cake din tareda kaiwa fuskanta ya shafa mata. Baki ta fara ta'bewa tareda fashewa da kuka, takai mai duka a kirji tana kuka lakuto cake din itama tayi ta shafamai a fuska tana dukanshi a kirji, dariya mutanen gurin suke cikeda sha'awa, janyota yayi jikinshi a hankali tareda daura hannunshi a bayanta cikin sigan lallashi yana murmushi, tafi aka saki nan aka shiga musu hotuna. Bayan an gama shugaba ninsu suka yi jawabai akaba su Aadil kyautuka tareda kara mishi babban matsayi daga captain zuwa commandos (wato soja na musamman). Sunsha kyautuka, en jaridane sukazo suka ishesu da tambayoyi kawai se Aysha tasa kuka domin ta gaji sosai, hakan yasa ya rungumota jikinshi ya kauce musu ta baya da baya, Se around 11 sannan taron ya watse. Ido ta zuba mishi a cikin mota, kaman yasan abinda take tunani yace. "Mamaki kike yanda duk mukai winning game dinnan bayan bamu son juna ko....? " Da sauri ta daga kai, yadanyi murmushi. "Nima nayi mamaki kuma a ka'idan game din gaskiya yake nunawa nayi mamaki da akanmu ya sa'ba amma kinsan ba abinda ubangiji baya canzawa ko, nidama gwanine a iya harbi da iya tsere da gudu dama nasan ta bangarena inada hope Allah ze bani nasara kecedai nai mamaki da kika ganeni cikin 20 soldiers....." Jingina tayi da jikin kujeran tareda lumshe ido danta gaji sosai, a haka suka karisa gida. Commens if you like 🤷‍♀️. Mimi queen ✍️. 2022-06-21, 7:05 a.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 13&14. Muryan Aabid ta jiyo yana waya harda dariya abun ya bata mamaki, jin da Aadil yake wayan yasa bata waniyi mamakiba domin baka cikajin dariyan Aabid ba idan ba yana tareda dan uwanshi bane, mami ko Abie. "Congratulation Dil 4 d extra position, nayi murna sosai....." daidai lokacin ya shiga dinning room din inda zarah take, murtuke fuska yayi a dan dake yace. "Am coming Dil...." Dif ya katse wayan, ledan dayake hannunshi ya mik'a mata tareda fadin. "Yanzu kudinki da suke hannuna saura I think 4million ne nayi using 1million na siya miki phone."! Baki ta saki tana kallonshi wayan 1million, tab lallai wannan ai albazzaran cine, seda yadan daka mata tsawa sannan a firgice ta amsa wayan shikuma ya kara gaba. Ledan ta bude ta ciro wayan ta bude iPhone 13 ne, wayan ta hadu irin wacce Aadil ya siyawa Aysherne, ba abinda babu kuma full take kuma harda power bank hakan yasa da sauri ta saka sim dinta tayi downloading WhatsApp ta seta, Kiran Aysher tayi suka hau yin waya, cikin kewan juna. **** Magana Aysher tayiwa me dafa musu abinci akan ta dena ta dinga bari ita zata dinga dafawa dukda bata wani iya girka abincin kasarba dan ba abincin Nigeria a gidan amma ta kudirta indai sukaje seta taho dasu, yaune suka fara girki itada kuku zata fara koya mata kala kalan abincin kasar harse ta iya. Bayan sun gama ta haye sama ta shirya dan yau ta gaji sosai dan sunyi abincina kusan kala biyar, Muryan Aadil ta jiyo a kasa da alama bashi kadai bane , tabe bski tayi dan wani bala'in haushinshi takeji kwalliyanta taci gaba dayi, kafin taji yaturo kofa ya shigo a bakin kofan ya tsaya tareda dakewa . "ki sauko kasa munyi baki...." Yana fadin haka ya fice, hararan kofan tayi sama da kasa kafin a hankali taja brezia hijab black ta zura tareda saukowa, Wani mutum wanda yafi kama da balarabe tagani zaune kan three siter, se wata kyakykyawar mace da alama balarabiya ce da kyakykywan yarinyarsu. Cikin fara'a da sakin fuskah Aysher ta sauko, nan taba masu aikin gidan umarni suka hau jera musu abinci.... Zama tayi a can gefe tana wasa da yatsun hannunta, Aadil yace yace. "Ga khaleesat matar abokin aikina captain Ashraf, zata dinga kawo miki ziyara domin anan take itama kaman ke batasan kowaba sedai batajin hausa domin er kasar madina ce sedai tanaso ta iya dafatan zaki koya mata...." Duk cikin turanci yake wannan maganan, Murmushi tayi tareda d'aga kai, hakan yasashi duban khaleesat yace. "To ki murna yanzu kinyi kawa se a dena rigiman za'a koma gida. " Murmushi tayi, yarinyarsu me suna Ummusuleim bazata wuce 4 years ba hakan yasa Aysher ta dingi wasa da yarinyar domin tana kewan Amira yayinda su kuma suketa firansu, basu jimaba suka tafi bayan Aysher sunyi exchanging contact da khaleesat. ***** Haka rayuwarsu taci gaba da tafiya ba wani jituwa tsakanin Aabid da Zarah dan ko kadan be sakin mata fuska, Haka bangaren su Aysher da Aadil tanayin girki dai yaci domin izuwa yanzu ba abinda bata iya girkawaba na kasar kuma tasaba da cin abincin kasar. ******* Yanzu kam zarah na sakewa tafito taita ganin gida kuma tana sakewa ta shiga duk inda taga dama domin yanzu Aabid becika kwana a gidanba saboda aikinshi dukda be fada mataba ji tayi yana waya . Hakanan taji tanaso taga yanda dakin aabid yake, a hankali ta murd'a handle din takoci sa'a a bude kofan take, mutuwan tsaye tayi data bude dakin domin bata taba ganin hadaddan daki irin wannanba se taga duk kayan alatun da suke gidan ba komai bane akan wannan dakin. Kwas kwas takun takalmin Aabid ta jiyo yana hawowa yana waya seda gabanta ya fadi dan batai tsammanin yananan ba, A rude tafara waige waige tana kuka sosai jikinta na rawa tana neman inda zata 'buya, wani babban had'add'en flower verse silver tagani gefen kofar ga hadaddun flowers a ciki da sauri taje bayan verse din ta tsugunna ta la'be ta daga kanta ta flowers tana kallon hanyen stairs din. Muryan mace taji cikin kuka tana fadi da alama wayan a free take. . "U got married after professing to me that u loved me......." Cikin daga murya yace."what do you mean jamima.....did I covenant marry to you....." Daidai lokacin ya ida hawowa yana sanye cikin wani Fendi white t-shirt daya kama jikinshi sosai, hanun rigan are dark brown, yana sanye da dogon brown pant yasanya white sneaker na Fendi, wrist dinshi daure da agogo na rolex gashin kanshi a kwance yana kara bubbude manyan idanunshi yana kallon door din, wani hadadden kamshi na tashi ajikinshi, ja yayi yatsaya bakin kofan batareda ya shigaba, . "Ni zaka yaudara Aabid ni zakawa haka, seda ka gama lalata min rayuwa yanzu kuma zakace haka wallahi baka isaba....." Wani irin shu'umin Murmushi ya saki. "Do what ever u can do jamima....tayama zakice ni zan iya aurenki bayan nasan kin gama lalata rayuwarki nd secondly we're not desame religion."! "ba addinin da yace dan ina christian bazan iya auren musulmiba, amma zanyi as u said zaka gani....." Dogon tsaki yaja ya katse wayan. "Worthless....", murda handle yayi ya shige. Fitowa tayi daga bayan verse din tana kuka sosai ta tsaya bakin kofan tana kallon kofa jikinta bata inda baya rawa. Dama Aabid mazinacine, innalillah wa'innan ilaihir raji'un kuka sosai take tanajin tsananshi na shiga zuciyarta.. Jin alamun ze fito yasa da gudu ta fada dakinta tana kuka. Comments if yhu lyk 🤷‍♀️. Oum Humaira ce ✍️. 2022-06-21, 7:05 a.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 15&16. Yau kwanan zarah biyu kwance batada lafiya, amma Aabid ganin baya ganinta kwana biyu ko ya nemeta, itama a nata bangaren bata bu'katan ganinshi domin ba abinda ta tsani gani sama da Aabid yanzu kuka kam tayishi batasan adadin shiba. ****** US. Hadarine ya had'u sosai gari yayi mugun duhu duk da bawani dare bane sosai amma garin yayi mugun duhu, a gurguje Aadil ya shiga mota ya nufi gida. Yanayin parking yafito sanye yake cikin kayan ruwa na coast guard domin basu jima da fitowa daga ruwaba, iska aka fara had'e da 'kura, 'kuran na dakan hancinshi yafara tari domin bayasan 'kura ko kadan, da sauri ya nufi cikin gidan yanaci gaba da tarin. Aysher na raku'be a falo dan yanda taga garin yakoma yasata fara jin tsoro domin kam ita kadaice a cikin gidan in Aadil yafita dan masu aiki bangaren su daban. Shigowa yayi yanaci gaba da tarin sama sama, ido ta bishi dashi harya shigo tsakiyan falon yaji numfashinshi yasoma sar'kewa sakamakon asmanshi batasan 'kura shafa aljihunshi yayi da sauri ko zeji enheler dinshi wayam yaji hakan yasa ya tuna ya barshi a mota, Juyawa yayi da sauri ze fita daidai lokacin aka tsugage da ruwa, zabura Aysher tayi ta 'kara ra'bewa jikin kujera, Kai ya rike tareda karisawa kan kujeran ya zauna domin indai ruwan sama ya dakeshi tofa seyayi ciwo yana shiga ruwa sosai amma indai na sama ya ta'bashi shine da matsala. Tarbe kanshi yayi yanajin numfashinshi na sarqewa domin yasan indai be shaqi inhela ba numfashin shi ze iya daukewa. Ido Aysher ta bishi dashi dan bata fahimci halin da yake cikiba, sama sama taji nishinshi da sauri ta 'kura mishi ido se lokacin ta lura da zufan dake zuba a jikinshi. A rude ta karisa daurewa tayi tace. "Ya Aadil....." Shiru taji, seda ta kirashi sau biyar taji ba amsa hakan yasa da karfi ta dagoshi, tsorata tayi ganin yanda yake numfashi da kyar yasa hannu ya rufe hancinshi da bakinshi yana janyo numfashi da kyar. Rudewa tayi a rude take fadin. "Meke damunka ya Aadil......" Waje kawai yake nuna mata da d'ayan hannun yanaso yace, ta dauko mishi inhela a motanshi. Kawai fadi yake. "Car.... Car......" Wajen da yake nuna mata tabi da ido, a rude ta mike tanufi hanyan fita dan taga meye a motan daidai lokacin aka saki tsawa, da gudu ta dawo ta 'kan'kameshi, numfashin shi taji yafara daukewa idanunshi sun fara rufewa rasa yazatayi tayi kawai se dibawa ta fado mata. Riko kanshi tayi da sauri ta had'a bakinta da nashi tafara hura mishi iska, in banda kuka ba abinda takeyi. Sama sama ya bude idanshi dukda baya cikin hayyacinshi yafahimci abinda takeyi dan numfashi bakinta shiya hana nashi daukewa. Ba tareda dama tafahimci abinda take aikatawa ba ita burin daya ta temakeshi, haka ta dingi hura mishi iskah, idanshi nadan lumlumshewa yana kallonta, a hankali yaji numfashinshi na daidaituwa. Tari ya danyi hakan yasa tayi saurin raba bakinta da nashi ta d'ago. Ido ta bishi dashi ganin numfashin shi yadawo amma ba normal yake fitarwaba. Lumshe ido yayi a hankali ya daura kanshi kan cinyanta, ba 'bata lokaci bacci ya d'aukeshi, Aysher jin shiru yasa tadan leka fuskarshi, idanshi a rufe innocent face dinshi me kyau tayi haske yana sauke ijiyan zuciya a hankali daga ganin yanda yake baccin ta fahimci yanajin dadin baccin hakan yasa ta daura kanta hannun kujeran ta lumshe ido itama ba 'bata lokaci bacci yayi gaba da ita. Cikin dare Zarah ta farka yunwa takeji sosai, tashi tayi da kyar ta kunna bob fuskarta takara karama saboda raman da tayi idanunta sun cicciko sun fito waje, amma tayi haske sosai. Da kyar ta iya fita falon, Aabid dake zaune ya baje system yana aiki kallo daya ya mata ya dauke kai Itako kota kanshi bata biba, ta nufi dinning flasks ta bud'e ta tsiyayi ruwan zafi tasaka Lipton tea tasa shiga tafara sha, lumshe ido tayi har wani kuka cikinta keyi domin tunda tafara ciwo bata samu taci abinciba, shanyewa tayi domin kadan ta zuba jin har lokacin cikinta na mata kukan yunwa yasa ta shige kitchen fridge ta bude, ta dauko Pepe chicken ta bude sosai taci tasha ruwa ta ijiye sauran kan table ta fito, Amai taji yana zuwan mata, kanta farga taji ya taho tafara kwara amai amai take sosai seda ta amayar da tea din da Pepe chicken din duka dukda haka bata dena kakarinba kuka tafara harda hawaye, Aabid na zaune duk abinda take yana kallonta ko a jikinshi, ganin tafara kuka yasa ya d'auke kai jini yaga yafara biyowa ta cikin bakin nata, da sauri ya mi'ke cikin kyankyami ya shige ciki, itako aman jini sosai take dan babu komai a cikinta hakan yasa jinin fitowa, Wanka ya sillo ya fito harya fada gado ya lumshe ido halin da zarah take ciki ya fad'o mishi , dan karamin tsaki yaja, da sauri wata zuciyan ta tunatar dashi jinin daya gani daga bakinta. Waya ya janyo ya kira doctor dinshi, doctor merry, "yes Lieutenant.... " da sauri yace. "Please doctor come over I have an emergency in my house...." Tace. "Really, am on my way. " katse wayan yayi, hakanan yaji ya damu tashi yayi zaune, ba'a jimaba yaji horn alamun Dr ta kariso se lokacin ya samu yakoma ya kwanta. Dr na hawa sama a falo taci Karo da Zarah kwance a kasan tiles ta galabaita sosai a rud'e ta daga zarah tayi cikin daki da ita, first aid tafara bama zarah, daganan tasa mata drip ta mata allura, tamata allurai nan da nan bacci ya dauke Zarah. Taku. Mimi queen ✍. 2022-06-21, 7:05 a.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 17&18. Sanyin Asbahn dake shigowa ta windon glass din shiya farkar da Aadil daga baccin da yake, dagowa yayi a hankali daga cinyan Aysher yana jujjuya kai ido ya zuba mata ganin kanta na hannun kujeran baccin ta takeyi kaman ba abinda ke ranta, besan sanda ya saki murmushi ba yana dad'a kallon fuskarta yanajin dadin temakon data mishi hakanan yaji yanajin wani abu game da ita a cikin ranshi yaji dadin abinda ta mishi Ainun, Tashi yayi a hankali tareda dagata kaman wata er baby yayi bedroom dinta da ita, kan bed dinta da yake a gyare ya direta tareda shigewa bathroom dinta, Alwala ya d'auro ya a bayin dakinta ya fito, A kwance ya barta yafice ya nufi wani masallaci dake anguwan domin akwai musulmai kadan a Unguwan hakan yasa wani balarabe yake musu jam'i, Ya fita ba jimawa Aysher ta farka tashi tayi tana mamakin ganinta a dakinta, bayi ta shiga tayi fitsari ta canza pad sakamakon tana al'ada duk da bewani 'baciba domin Aysher ba gwanan jini bace In jini yazo befi yamata kwana daya biyuba ya dauke, Dawowa tayi ta canza kaya tasaka wata shimi iya cinya ta koma bacci dan wani bacci takeji sosai. Karfe bakwai na safe Aadil ya dawo gidan domin yaje morning jogging, hakanan yaji yanaso ya kuma ganinta, hakan yasa ya nufi dakinta, Tana kwance ta canza shige hulan net din dake kanta ya zame hakan ya bayyanar da tulun gashinta dayake a dunkule guri guda ta musu kitso daya, abinka da bararoji ga gashin nan masha Allah dan yakai cinyanta, pink lips dinta daseka rantse ta shafa pink jan baki yana dauke da murmushi lumshe ido yayi, yanabin fararen santala santalan cinyoyinta da suke a waje, besan sanda ya nad'e hannuba yana dad'a kallon kyawawan suranta, ganin ta dan motsa yasa da sauri ya fice dan beso takamashi yana kallonta. **** Allah sarki Zarah baiwar Allah. Koda ta farka drip din ya kare tashi tayi da kyar ta zare drip din ta nufi bayi, wanka tayi tafito da kyar tana daddafe bango doguwan rigan abaya ta zira a hankali ta nufi waje, Breakfast tayi takoma daki akan bedside table taga magungunan da Dr merry ta ijiye mata da yanda zatai amfani dasu, Eva water ta dauko a fridge ta sha magungunan, Dukda bata hayyacinta ta iya tuna sanda Dr tazo, mamaki take ko waya kirata, "Kodai aabid ne? da sauri wata zuciyan tace. "Banzan me mugun halin shinema. Lumshe ido tayi hawaye nabin idanun nata, tasan Aysher tayi dacen miji amma ita tasan haka nata kaddaran yazo. **** Yau watansu Aysher dasu Zarah uku cir da tafiya. Hakan yasa mami ta matsa mawa su Aabid akan su kawo mata yaranta tagansu. Tun dare Aadil ya fad'awa Aysher akan ta shirya gobe zasu tafi bauchi, hakan yasa ta shirya kayanta tun daren se murna take zataje taga Umminta da Amira, a daren Aadil yakai Aysher babban mall tayi mawa su ummi, amira siyayyan kayan America. Zarah kam seda safe Aabid yake fada mata ta shirya zasu je bauchi, hakan yasa ta fara shiryawa se murna itama takeyi. ***** Yau tun safe gidan mami aketa shirye shirye na isowan su Aadil, abincina kala da kala mami tasa ake shiryama yarannata, Karfe daya, Aadil yakirasu yace sun iso, hakan yasa mami da bodyguard suka nufi bauchi airport dan tarbosu. Wannan karan Ayshet bata wani firgitaba nashiga jirgi domin wannan shine Karo na biyu, mami na zuwa suna fitowa rungume Aysher mami tayi tana farin cikin ganin yanda Aysher tayi haske tayi 'kiba hakan ya nuna mata ruwan US ya amsa Aysher. Daure fuska Aadil yayi ganin mami taja Aysher mota kota kanshi bata biba, motan bayan nasu bodyguard suka bud'e mishi ya shiga nan suka nufi gida, Suna isa suka fiffito se lokacin mami ta fara waige waige. "Wai Son ina kakene....? " Zunb'uro baki yayi. "Mami se yanzu zaki nemeni bayan a airport kota kaina baki biba. " Fuskarshi ta shafa "Haba taya zakace haka kasan u are my heartbeat and ur brother is my Breath...." Murmushi yayi. "Dat my super human. " Hannunshi dana Aysher ta riko suka nufi cikin gidan, Abincina mami tasa aka jera musu kala da kala, kadan Aysher taci haka Aadil dan sunci abinci a jirgi, Wajen two Aabid ya kira sun iso, duban mami yayi. "Ni kadai zanje airport in daukosu mami." a sanyaye Aysher tace. "Mami nima zanje. " dan she's eager to taga sister dinta, Da sauri mami tace. "No baki huta daga long journey dakukai ba dukda tafiyan jirgine akwai gajiya karda kije ki wahalar min da jika........ Ruwan dake bakin Aadil ne yayi sauri furzarwa jin abinda mami tace..... Da sauri yace. "Mekikace mami? " Gyada kai tayi "yep I know you heard me right, abinda kaji shi nace. " Mikewa yayi cikin basarwa ya dauki car key a kan table "ni mami bari inje in dawo. " A hankali mami ta dubi Aysher data sunkuyar da kai cikin rad'a tace. "Baza kima mijinki rakiyaba.? " A hankali ta tashi tabi bayanshi, har yakai bakin mota jin ana binshi yasashi juyawa, da sauri ta tsaya, da gira ya mata alama da lafiya?, dan zunb'uro baki tayi. "Mamine tace in rakoka...." Dan Murmushi ya saki "ke kikace mata kinada ciki.? " A rude ta dago. "Ni, yaushe kuma A'ina? " hannayenshi yayi holding a kirji tareda fadin. "Na miki tambaya daya kinmin uku tambayanki nayi amsa nake jira. " Maida kanta kasa tayi kaman zatai kuka "Allah ya Aadil bani bace, bansanma sanda akai magananba. " Murmushi yasaki "fadamin gaskiya kodai so kike ki samu...? " A zabure ta dago sedai suna had'a ido ta fashe da kuka tareda juyawa ta shige flat din, Murmushi yayi ya girgiza kai daga Magana se kuka gaskiya zeyi fama, car din ya bude yashiga ya nufi airport. Aadil na ganin Aabid suka rungume juna, Aadil dan kallon zarah yayi data rame cikin sakin fuska yace. "Matar yaya ya hanya ya kuma zaman jirgi.? " Murmushi tayi. "Lafiya klau ya Aadil. " a sanyaye ya fada trying to make her feel free dashi, Duban aabid yayi. "Leutenant Aabid am very surprise muda muke outside country mun riga en 9ja isowa. " Murmushi Aabid yayi. "Ai bamu fito da wuriba. " Mota suka shiga suka nufi gida, Aysher na haduwa da Zarah suka rungume juna sukasa kuka, mami tayi mamakin ganin zarah ta rame hakan yasa taita tambayansu bawani matsala duk sukace bakomai, koda Abie yadawo yayi murna sosai da ganinsu nan gaba dayansu suka had'u sukai dinner tare, Bayan sun gama mami tace Aabid da Aadil su dauki su Aysher su kaisu gidansu su kwana, murna sosai sukayi nan suka dauko kayansu, Aabid badan yasoba hakanan sukaje tare. Suna ganin ummi dukkansu suka rungumeta sukasa kuka, ummi datun safe da suka fada mata suna hanya ta musu girki me rai da lafiya da kyar tarabasu da jikinta nan ta fito falo gunsu Aadil da suke fira da shattima, seda duk suka gaisa da baffa sannan suka wuce. Gaba dayansu sun daura kansu kan cinyan ummi nan Aysher ta tashi ta dingi fito musu da tsaraban data musu harda Zarah, baffa da kuma Ya shattima, Zarah kam komawa tayi ta langwa'bar da kai cinyan ummi domin itakam ba abinda ta kawo musu, hawayene yafara bin idonta jin yanda Aysher ke basu labarin US domin ita kam tun randa sukaje Minna tashiga gida bata sake fitaba se yau, Waya Aysher ta ciro ta nuna musu Partyn da sukai na sojoji a jirgin ruwa domin kam khaleesat ta turo mata ta WhatsApp, dariya ummi da Amira suka dingiyi abun ya burgesu matu'ka. Ummi jin zarah shiru ta d'agota sosai hankalinta ya tashi ganin zarah na kuka sosai, itama haka Aysher mi'kama amira wayan sukayi tayi falo da gudu, dukkansu suka dago zarah hankali tashe, Ummi tambaya take. "Kinada wani matsalane 'yata meke faruwa me Aabid din yake miki." Wa'azin sheik Ali Isah fantami ta tuna, Wanda yake fadin _Ki zama mace me sirri tsakaninki da mijinki karki zama me fallasa sirrinki koga iyayenkine ko kizama me kai 'karan mijinki idan kuka samu sa'bani domin fa koda wata rana kun shirya sufa magabatanki bazasu ta'ba mantawaba hakan zesa su dinga ganin shi da tabo_ Hakan yasata cikin kuka tace"ummi ku gafarceni ni ba abinda na kawo muku " tsaki ummi taja "shine abin kuka.? " Aysher ne tace. "Ummi karya takeyi bashi bane sis Kodai bakida lafiya ne.? " girgiza kai tayi. "Ummi nayi kewan kune sosai amma ni lafiyana kalau.." Rungume ta ummi tayi cikin rashin gamsuwa, ijiyan zuciya zarah tahau saki jinta jikin ummi aysher ma daura kanta tayi a cinyan ummi.. Har Mami ta kwanta Aadil ya shigo da kaman baze tambayaba se kuma yace "Mami wai kwana nawa su Aysher zasuyi a gidan su.? " Dan Jim tayi "ku barsu suyi sati daya kunga sun jima basuga Ummin suba...ko be makaba.? " Sosa kai yayi domin harya fara kewan Aysher yace. "Eh yayi amma Mami ai hutun one week dukkanmu muka dauka. " Tace" ai shikenan kaga ana gobe zaku tafi se kuje ku kaisu gidan granny su kwana washe gari seku wuce inaga shikenan. " Cikin rashin annashuwa yace. "Ok as u said bestmom. " Ficewa yayi jiki a sanyaye murmushi Mami tayi danta gama gano Aadil. Taku. Mimi ✍️. 2022-06-21, 9:10 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* Allah ubangiji ya jikanki Auntyna it's exactly 50 days without u today, Allah yakai haske kabarinki Maryam ya raya twins din da kika bari (Muhammad da Abubakar), bazan taba mantawa da 23 Ramadan ba wanda yayi daidai da 24 April ranan zagayowan haihuwata yanzu yazama ranar 'kunci a garemu Allah ubangiji yasa kina kyakykyawan matsayi yar uwata halinki na gari ya biki. Amin ya Allah 🤲. 19&20. A cikin sati dayan dasu aysher sukai a gidan su sun samu natsuwa sosai, tun ana gobe zasu tafi zarah ta dingi kuka domin ta tsani zama da Aabid gaba daya haka aysher itama ta dingi kuka. Aadil ne kadai yazo daukansu, Yana zaune a falo idanshi nakan bedroom din Aysher kadai yakesan gani dan yayi wani irin kewanta, Shattima dake gefe yace. "Kayi hakuri yanzu zasu fito. " kai ya gyada, Nan Shattima ya dingi janshi da fira, sakin jiki yayi suka dingi fira, Zarah ce tafara fitowa idanun nan a kunbure tanajan katon trolley dinta da sauri ya dauke kai, Shattima ne yace. "Ke ina Ayshern take...? " Kan ta bashi amsa, ummi ta fito tana fadin. "Shattima narasa yanda zanyi da Aysher ta rungume amira taki sakinta se kuka take..." Shattima ne ya mike da sauri yayi dakin, shiru Aadil yayi a hankali yace. "Ummi...." Ummi da take tsananin jin kunyanshi a sanyaye ta amsa. "Ummi dan Allah ina rokon alfarma abamu amira mu tafi da ita Indai ba damuwa. " Shiru ummi tayi kafin tace. "Kaga gaskiya banada daman cewa na yarda harse baffansu ya amince. " Aadil ne yace. "To ummi inba damuwa se mu jira baffan ya dawo mu tambayeshi tukun. " Ciki zarah ta koma takara sakin wani kukan, shiko Aadil yayi hakan ne saboda farin cikin aysher dan yasan tanasan amira sosai. Seda baffa yadawo Aadil ya tambayeshi yaso ya hana amma se Aadil din yaita rokonshi hakan yasa yace. "Shikenan ba matsala amma kaje se goben idan zaku tafi se kazo ka dauketa. " godiya Aadil yayi sosai. Duban ummi baffa yayi. "Jeki kiramin shatu..." Tashi tayi bata jimaba suka fito tareda aysher da fuskarta ta kumbura saboda kuka. Fada baffa yafara mata sosai yana fadin, daga yanzu ko sunzo 'kasan karda Aadil yakara barin Aysher tazo ta kwana a gida, "maza tashi kibi mijinki gobe mijinki zezo ya dauki amira tare zaku tafi can America wallahi bacin Aadil da bazan baku amira ba..." Cikin farin ciki Aysher ta tashi itada zarah suka fice, bin bayanta yayi da kallo ganin tana murmushi shima murmushin yayi, godiya yasake yiwasu baffa, baffa yasake mishi fada akan bakomai ze dinga biye mataba, kudi yaciro wanda besan adadinsuba yaba baffa amma Sam yaki amsa ijiye musu yayi daganan yafice, bayan yafitane yasa yara suka dinga shiga da kayan abinci kala da kala, koda baffa ya fito yariga yaja motan sun wuce ga sauran kayan nan da aka fito dasu ba'a gama shiga dasuba murmushi baffa yayi yacema yaran su karasa shiga dasu, bayan sun gama ya dauki kudi ya basu sukace ai Aadil yariga yabasu. Gaba dayansu suna baya zarah da Aysher hakan yasa yazama kaman driver dinsu bece dasu uppanba yaja zuwa gidan granny, dan tanata 'korafi. Bayan yayi parking dukkansu suka fito, boyhelp din gidan ne yaja musu trolley din zuwa ciki. Granny dake saukowa daga steps ganin yaron yashigo da kaya bayanshi zarah ne da Aysher se Aadil dake bayansu yasa ta d'aure fuskah tareda fadin."maza ku juya ku koma se yau kukaga daman zuwa se ana gobe zaku tafi nida naso ace a gidana kukayi one week din. " cikin shigan lallashi Aadil yace. "Sorry granny...." D'aure fuskah tayi. "Zo nan Fatima. " A hankali zarah ta matsa kusa da ita, kunninta ta riqe. "Kece kikace seyau zakuzo ko dan kece babba. " Kaman zatai kuka tace. "Bani bace Aysher ce yanzuma da kyar tazo. " Duban Aysher tayi. "Aisha zonan...." Shagwabe fuskah Aysher tayi tareda 'boyewa bayan Aadil dan bataso a kama mata kunni, granny tace. "Mikomin ita aadilu maza..." Dariya yasa. "Kiyi hakuri granny. " "Bazaka mikomin itan ba to matsa ni inji dalili. " Kara boyewa Aysher tayi a bayanshi, murmushi granny tayi irin nasu na tsofaffi tace. "Shikenan kai me mata ko, to inkun sake dawowa anan zaka barmin Aysher inga ta tsiya...." A hankali yace. "Bace kin gan tanba...." "Mekace aadilu...? " "Bakomai. " Murmushi tayi "ku shigo jikokina....." Dining tasasu suka nufa seda tasasu sukaci abinci sosai sannan ta dubi Aadil. "wai Ina Aabidu yake saboda sha'kiyanci beje ya dauko matarshiba. " Sosa kai yayi. "Bejin dadine. " Amma a zahiri cewa yayi baze jeba ta shekara mana. Be jimaba ya tafi yabarsu zarah, da granny ta hanasu bacci da sha wannan yi tsarki da wannan da kyar tabarsu suka yi bacci, suna jin dadin yanda dangin su Aadil da Aabid suke sansu kuma sunaji dasu. Washegari. Koda Aadil yaje dauko amira an gama hada mata kaya se murna takeyi, seda yakara sa aka shigar da wasu kayan sannan yatafi gidan granny ya dauki su Aysher da suka shirya, suka wuce gidan Mami. Mamima kanta taji dadin jin zasu tafi da amira domin dama abinda ke ranta kenan, Aabid tunda aka fara musu nasiha kanshi na kasa har seda yaji an gama yadago haushi duk ya isheshi, zarah kam kuka tafara sosai, securities ne suka jasu dukkansu zuwa airport bayan Abie ya cikasu da sha tara na Arziqi. Bayan sun tafi. Duban Abie Mami tayi. "Am feeling comfortable ji yanda Aadil ke nuna kula ga aysher kaman ba auren had'iba yana bata wani Extra careful hakan ke nuna she's so dear to him, amma Aabid sedai addu'a. " Wani murmushi Abie yasaki wanda yake nuni da abubuwa da yawa hakan yasa Mami saurin cewa. "Bangane murmushin da kayiba Abie... " "Kema kanki na boye mikine ban fada mikiba amma aurensu Aadil ba kuskure akayi wajen canzawaba 'ki'kirarren abune..." Dafe kirji Mami tayi. "Abie kana so kace dagangan aka canza Auren Aadil aka bashi Aysher Aabid kuma zarah.? " Gyada kai yayi. Mimi queen ✍️. 2022-06-24, 3:16 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 21&22. _Three months back_ Ana gobe daurin aure. Dawowan Abie kenan daga Abuja fadar shugaban kasa, tunda ya Iso yaketa faman neman Aadil, kuma duk an kirashi be shigaba hakan yasa hankalin kowa tashi domin tun jiya ba wanda ya ganshi. Aabid sun had'a party na sojoji amma hankalinshi nagun dan uwanshi. A can guess house dinsu dake Fadamar mada, Abie yayi parking domin yanada tabbacin can ne kadai inda Aadil yake zuwa Indai yadawo daga US yanaso ya samu hutu, Dagawa me gadi hannu yayi ya taho da gudu, Abie yace. "Aadil yazo gidan nan kuwa...? " Shiru me gadi yayi, "Eh yazo tun jiya amma yace karda nafadawa kowa koda anzo ana tambayanshi. " "Nagode" kadai Abie yace, ya bude motan yayi cikin gidan, Falon fes ba alamun an zauna ko anci wani abu hakan yasa Abie yanufi bedroom din, Harya kai hannu ya murda handle ze shiga ya jiyo. Muryan Aadil yana cewa. "Na am fine now Dr I took d drugs.." Ido Abie ya zaro, meke damun Aadil?. Be gama tunaniba yaji muryan wani da alama shine doctor din yace. "You haven't told me the problem captain, u are too young to be suffering from heart disease?!. Wani irin faduwa gaban Abie yayi heart disease Dafe kirjinshi yayi dake buga mai way too fast, Muryan Aadil yaji yana fadin. "My brother be a bad boy Dr yanabin mata yanashan alcohol sometimes, kullum kuka nake ina rokon Allah shiryamin my twin bro, he is not okey almost bansan Meke damunshiba bayada fara'a my brother is my life ina sanshi sama da komai a duniyan nan idan ka cire iyayenmu, Tun a mafarki na fara ganinta nafara Santa, kullum tanamin gizo tun ina US kullum addu'ana idan tana duniya Allah ya nunamin ita. Wata rana am on my from airport to house na had'u da yarinyar dana dad'e ina ganinta a mafarkina I fell for her at a glance, my first love! My Aysherrrr......! " Chak Abie ya tsaya kanshi ya wani irin sarawa. . "Na bigeta a mota na dauketa na kaita hospital Dr Sham I love her, I just fell for her naturally, inasanta sosai with all the fiber in my body with all my soul, I love Aysher with all my mind, my heart and soul and right than bayan na kaita asibiti am try to confess my love for her cus I understood she was d one for me, mine, but na kasa dan bata farka ta ganniba I was with her ina kallonta tsawon wannan rana amma bata farkaba, ana haka akamin kiran gaggawa my brother beda lafiya na damqa amanarta a hannun doctor shu'ayma, Nace inta farka tamata kwatancen gidansu ta kaita taganin min gidan, zan dawo. A lokacin alcohol yafara ta'ba Liver din brotherna he can die inbe dena shaye² ba, kasar India muka fita dashi lokacin da kyar muka samu yadawo daidai, I was dreaming about her babu randa zanyi bacci na farka banyi mafarkin my Shatu ba, Unfortunately randa na dira a Nigeria da murnan zanje inganta kuma in nemi aurenta, brotherna as well fell in love, Nayi murna na nemi ya kaini na ganta hummm Dr she's itace he fell for her at once, My twin bro yakamu da kaunar my Shatu wacce nake mafarki kullum , akanta yamin alkawarin yadena komai yadena shan alcohol saboda san da yake mata, I was madly jealous zuciyata tayi baki sosai danaga gansu tare I don't know sanda nafara tsanan brother dina ba ranan I cried sosai, From how things were going sena fara lallaba kaina ina lallashin kaina inasan Aysher and my brother too but ni nafishi bukatanta amma hakanan nai sacrifice dan cetan lafiyan shi, hakan yasa na nuna inasan zarah sister dinta dandai karna rasa jinin aysher har akazo akasa rana, lallaba kaina nakeyi battling with depression dan I was seriously depressed ni kaina bansan lokacin da naima aysher wannan strong so dinba, ban fadawa kowa halin da nake cikiba tunda akasa rana nabar kasar straight to India to hospital saboda ciwon da nakeyi akai admitting dina bayan naji sauqi nakoma gidana US na fara sort of all things just to stop thinking about Shatuu, my brother happiness is everything to me Dr Sham, Aysher is blessing to me har yanzu nakasa gane Aysher nasan Aabid ko kuma ta amsane kawai gashi gobe ne daurin aure nadawo nanne danna samu rest of mind.....karka damu Dr ciwo baya kisa saidai idan lokacin nane yayi I will be fine zan cigaba da shan magungunan daka rubutamin, ..Ko kadan banga laifin Aabid ba domin da muna yara har mukai girma muna yawan cewa mata daya zamu aura I guess saisa Allah yasa mukaso abu daya alokaci daya kuma again, Allah mai jujjuya al'amura ne he can do the undo, and Allah has the power to do the unthinkable trust me doctor this is a test from Allah and we will pass insha Allah.......... Kan Abie ne yafara vibrating, be kara tsayawa jin komaiba yayi waje, Tunda yaje gida yakasa zaune ya kasa tsaye safa da marwa yafarayi yana tunanin mafita gashi yanzu gobane daurin aure, Aysher itace maganin heart disease din Aadil, yayi sadaukarwa babba Wanda bako wani dan uwa bane ze iya, tunani yake ze iya rasa Aadil. "No bazan bari hakan ta faruba..." Ya furta a ciki, fuu ya fice hankalinshi tashe. Gidansu aysher ya nufa, sallama yasa akamai da baffa, baffa ya fito yamai iso zuwa masallacin kofar gidan. Bayan sun gaisa Abie yakorawa baffa zance tareda neman alfarma a canza daurin auren batareda kowa ya saniba, shima baffa be wani jaba ya amince. To kinji dalilin canza wannan aure kuma na bibiyi doctor Sham ya tabbatarmin Aadil yafara samun sauki dan dama Aysher itace damuwan Aadil kuma yanashan magunguna sosai, Aabid ko dama sanda yake mata bekai na Aadil ba shiyasa kinga ba wanda zece ba'amai adalciba a ciki ko....... " Mami da tunda Abie yafara magana take kuka, kasa cewa komai tayi saboda kukan da takeyi rungumeta Abie yayi sosai cikin kuka tace . "Abie yanzu Aadil dinane ke dauke da heart disease...? " Kara rungumeta yayi. "Surpass please Mami ki dena kuka, yasamu sauqifa sosai... " Waya ta jawo tayi dialing numban Aadil tanajin sanshi na circulation in to her blood. Ringing biyu ya dauka. "Am Mamina...." Ijiyan zuciya ta sauke jin muryanshi. "Are yhu Okey Son? ." ta tambaya cikin 'kosawa Murmushi yayi. "Am Ok Mami. " "Are yhu sure? " "am sure mamina what happen.? " "Bakomai Son kasha maganinka yau.? " Huci yasaki ya dauka maganin Asma dinshi yace"Eh nasha mamina. " Murmushin jin dadi tayi. "Kun isa lafiya ina Aysher da Amira.? " "Mun isa lafiya mamina suna gida ni nafita yo mana oda ne. " "Okey ka gaidaminsu Son take care..." Murmushi yayi yakatse Wayan. Mimi queen ✍️. 2022-06-26, 8:30 a.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 23&24. Ba karamin dadin zuwan Amira Aysher taji ba dan itace abokiyar firan, se su uni suna daki abincine kadai ke fito dasu, shiko hakan ba karamin takurawa Aadil yayiba domin yanzu be cika ganin Aysher ba hakan yasa ya yanke shawaran sa Amira a school. Babban makarantane a US din wanda akeji dashi wanda ya amsa sunanshi makaranta, ranan da Amira zata fara zuwa Aysher taci kuka da kyar Aadil ya lallabata tayi shiru, Bangaren su Zarah da Aabid kam zama nanan yanda yake da sema na yanzu dayaci uwar nada dan yanzu ko kallo bata isheshiba. ***** Zarah na lura yau tun safe Aabid na falon befitaba hakan yasa takasa fita dan ko kadan bataso su hadu dan wani mugun tsananshi takeji. Hakan yasa ta bud'e 'katon fridge din da yake dakinta tadauki fresh milk da snack taci, takoma ta kwanta ta janyo waya tafara chatting, Yau kam Aysher ita kadaice a gidan domin kam amira tatafi school tun safe kuma daganan zata wuce tahfiz makarantar wasu larabawa, hakan yasa se yamma zata dawo dan tama had'a mata abinda zataci cikin lunch box da yamma driver yaje ya daukota, Wanka tayi tayi shigen tight trouser black tasa white din sponge Bob riga bayan rigan anyi rubutu da manyan ba'ki _I'M CUTE,_ tayi kyau sosai tayafa siririn gyale falo tafito daidai lokacin me gyaran da'kuna ta hawo saman, gaida Aysher tayi ta amsa tareda fadin. "Ina zakije banace kidinga bari ni zan dinga gyara d'akunanba"? Tayi maganan ne cikin harshen turanci, itama cikin turancin ta maida mata, "Eh dakin Commando zan gyara..." Dan jim tayi "okey jeki bari in gyara mishi? " "Okey maaa " tace tareda mi'kama Aysher key din dakin ta sauka, amsa tayi tareda nufan part din nashi. Key din tasa ta bud'e first door sannan ta shiga taja kofar glass din wanda ya sadata da babban had'add'en falo Wanda ya wadatu da wasu shegun kujeru na alfarma, kamshine ya cikata da sauri ta nufi kofar da ta gani yana pacing dinta dan kofofin glass ne sunkai hudu a falon, Budewa tayi, gurin motsa jikine ga nau'oin abubuwan motsa jikine da yawa ba wanda babu, lumshe ido tayi ta fito ta rufe tareda bude na kusa dashi, Kukan tsintsayene ke tashi a gurin ga kananun shukokinan da randuna na flowers se d'an karamin swimming pool da wasu resting chairs dan ubansu, bata ta'ba sanin haka part dinshi yakeba ta dauka bedroom ne kawai, fitowa tayi kofa na gaba kuma dinning room ne wanda had'e yake da hadaddan wani kitchen, wannan part aise mutum yayi rayuwarshi ba tareda yaje ko inaba amma meyasa yake cin abincinta kuma a dining dinta bayan yanada komai?, Ganin batada amsan tambayan yasa tayi waje, Wow ya salan bedroom dinshi anan kallo yake, manya manyan frames manne shida brother dinshi cikin kayan sojoji ga wani wanda sukai dukkansu sunsa farin shadda harda malummalum komai kala daya hatta agogo daga gani ran sallah ne Aadil na riqe da rantsatstsiyar pray met Aabid yadafashi seka rantse twins ne idan badan kasan suba bazaka iya banbancesuba idan ba kayi duba da murmushin da Aadil yayiba wanda ya bayyanar da cute dimple dinshi domin yafi Aabid fara'a. Lumshe ido tayi dakin ba wani datti komai tsaf sedai katon gadon da yake a yamutsene da alama an kwanta karisawa tayi tafara gyara gefen gadon, hoton Aabid ne a one side na gadon lumshe ido tayi tana jinjina kauna irin nasu, kamshin dakin yamata dadi sosai zama tayi tana kara shaqan kamshin bata fargaba tafara gyangyadi hakan yasa tadan kishingida kan gadon, nan danan bacci ya dauke ta. Aadil ne ya shigo yana sanye da plain white T-shirt da wani black 3quater sai uban kamshi yake yai wani irin kyau inka kallai seka kara, hannunshi riqe da manya manyan ledojin chocolate guda biyu a cikin ledansu, kai tsaye part dinshi ya nufa, yayi mamaki ganin key a jikin kofan alamun a bude yake, hakan yasa ya murda ya shiga Bega kowa a falonba hakan yasa yayi bedroom din, Jaaaaa yayi ya tsaya yana mamakin ganin Aysher na bacci akan gadonshi, kan stool ya ijiye ledodin yaja towel yayi hadaddan bayinshi, yajima sannan yafito dagashi se towel d'aure a kugunshi yana goge sumarshi da dan karamin towel, Karisa yayi jikin bangon dakin wani computer dake mane ya danna nan danan bangon ya fara budewa, wow wani hadaddan wardrobe ne ya bude komai a jere komai da gurinsu ga kayane dan ubansu, side din boxer yasa hannu yadanna computer dake manne ako wani side na kaya, kalan boxer din da yakesan sawa ya danna nan glass din ya bude boxer din ya fito dauka yayi nan glass din yakoma, danna computer din yayi komai yakoma ya rufe seka rantse bakomai a gurin, kwance towel din yayi yasaka boxer din idanshi ya maida kanta shikadai yasan me yakeji a kanta zuciyarshi zafi takemai sosai, Miqa tayi tareda dan juyawa hakan yaba surarta daman kara bayyana, hips dinta me shape din coca cola yabi da kallo yamaida kan tudun kirjinta , besan sanda gangan jikinshi yajashi zuwa garetaba hannun yasa ya dagota tsam kaman wata er baby ya shinfid'eta a jikinshi tareda kankameta ji yake kaman ya maidata ciki saboda so, Ijiyan zuciya yahau saki hancinshi yakai gefen fuskarta yafara sinsinar kamshinta me rikitarwa, matseta yayi sosai jikinshi yafara yawa feeling somehow, wani abu namai yawo a jikinshi running through his veins, Da sauri yakama lips dinta yafara tsotsa a hankali gudun karta farka yana sakin ijiyan zuciya yakasa koda motsi, Kan big perky boobs dinta da suka fito ta saman rigan idanshi ya sauka baisan lokacin dayakai hannunshi kan erection dinshiba daya tashi lokaci daya ya riqe gam yana shafawa, Hannu yakai yafito dasu a hankali ta saman rigan da kyar ya rike boobs din gam gam jikinshi na rasa, Squeezing dinsu yafara yanajin wani dadin dabe ta'ba jiba Penis se dripping yake ta cikin wando hakan yasa yafara manna erection dinshi da soft body dinta ya matse gam jikinshi na rawa yanajan nipple's dinta yana matsasu, ya daura kanshi kan kafadarta ya cusa hancinshi cikin wuyanta yana shaqan daddad'an kamshin daketa fita a jikinta, kasa daurewa yayi yasa a hankali ya fito da harshenshi yafara lasan wuyanta, yana kasa har zuwa breast dinta ya fara lasan kan nononta kafin daga baya ya zirashi a bakinshi, wani irin shan nononta yake yana nishi kaman wanda yaje filin yaki, Daidai lokacin Aysher ta bude ido, abinda ta gani yai mugun tsoratata tana kwance jikin Aadil yanashan breast dinta, wani irin ihu tayi a mugun tsorace hakan yasa ya dago da sauri dan baison ihu ko kadan fizgota yayi tafad'o jikinshi ya riqe breast dinta gam jikinshi na rawa yace.. "My Shatuu.....U have tenderness breast..." Mugun rud'ewa tayi jin hannunshi kan manyan perky boobs dinta, a rude ta daura hannunta kan nashi tana kokarin ture hannun daga boobs din muryanta na mugun rawa tace. "Kasake... dan Allah... Ya Aadil kaji. " Kin sakinta yayi yana squeezing dinsu yana lumshe ido. "Let sleep. " Kafantane yafara rawa da sauri tafara kokarin fizge jikinta ta sakinmai kuka tana ture hannunshi daga kan boobs dinta dan yanda yake squeezing dinsu nasa duka jinin jikinta na freezing dan ba'a taba ta'ba mata jiki a rayuwantaba, cikin tsananin tashin hankali tana kokarin fizge jikinta tai kasa tace. "Na shiga uku, dan Allah kasakeni ya Aadil kaji. " Matseta yayi sosai yakara manna joystick dinshi da bayanta yana lasan kunninta, yanda yake lasan kunninta yasata saki wani irin nishi daya fito daga edge of her throat ta lumshe ido jikinta na rawa da wata irin murya can kasan makoshi tace. "Wa.....was...shhhh" Matsa boobs dinta yayi gabaki daya yana kara manna joystick dinshi, wani irin mugun tsoro takeji bana wasaba jin something like rod yana zungurinta ta baya yana lashe mata wuya kaman wani sabon maye, sosai yakejin wani irin shauqi da wani mugun sha'awa dabai tabajin irin shiba, janye bakinshi yayi daga wuyanta jin yanda take kuka, a hankali ya zare hannunshi daga kan boobs dinta ya riqe mata hannu yana kallon yanda take kuka yace cikin wani irin murya. "Why are yhu crying.? " Ganin taqi magana takasa daga idanu ta kalleshi yasa yasake rungumeta a kirjinshi yana kama erection dinshi da yaji yanamai zafi Da sauri ya saki hannunta ya tureta gefe yayi kasa da boxer din jikinshi ya cire ya wurga wandon kasa tadaiji motsi batasan me yake yiba, hannunta yakamo a hankali ya daura kan erection manhood dinshi da crowns din were wet sosai saboda yanda yaketa tsiyaya tun dazu. Lumshe ido yayi da sauri yasaki wani irin numfashi mai karfi jin soft moist hand dinta kan babban Penis dinshi, awani mugun rude ta fizge hannunta jikinta na rawa sosai gashi tana karshen gado balle ta gudu, sakin wani irin marayan kuka tayi ta tashi zaune ta maqale a jikin gadon tunda take bata ta'ba shiga irin tashin hankalin yauba me haka Aadil ke mata yau, da sauri tayi yinkurin matsawa daga wajen hannunta ya riqe ya fizgota kuka ta saki. "Ya Aadil dan giman Allah kayi hakuri, wai menene haka kaga dare yayi lemme go and sleep Amira is back tana kirana kaji..." tai maganan cikin wani murya, lumshe ido yayi yanajin yanda take kukan na taba zuciyarshi daze iya daya gyaleta sedai ayanda yakejinshi ze iya mutuwa dukya fita hayyacinshi saboda wahalan dayake sha, Jan hannunta yayi da karfi yaja ya daura kan joystick dinshi. Yakara matseta yanda skin dinta yahadu da nashi yasa yaji wani shegen dadi baki yakai a hankali ya cafki left nononta kuka tasaki me tsuma rai, Hannu yasa yayi kasa da wandon jikinta da sauri yana nishi yana daura erection dinshi kan cinyanta kaman zaici cinyan yana nishi da sauri da sauri wani irin kuka takeyi dan tsoro yauta tsorata, bata ta'ba sanin joystick ba se yau, bata ta'ba sanin haka yake da girmaba se yau, ita tanama kula mazane sai wani irin matsa mata yake yana bubbugawa a cinyanta yana nishi yana tsotsan nononta ya matseta gam ba daman tai kwakwkwaran motsi balle ta gudu, Kasa hakura yayi saboda yanda jikinshi kemai kaman zai haukace yasaki boobs din yakai hannunshi yajawo fuskarta saitin nashi ya fizgi bakinta yana kissing dinta kaman ze shide ya maida hannunshi kan boobs din yana matsawa yanajan nipple's din yana matsasu yana matsa joystick dinshi da mugun karfi a cinyanta ko ina na jikinshi na rawa yana wani nishi da gurnani na wanda ya mugun wahala dan yanda yake matsewa a cinyan nata yanajin dadi sosai, Sosai take wani irin kuka ga jikinta daya dau rawa ko ina yanda yake matsa mata boobs namata zafi bana wasaba hakama yanda yake kissing dinta , Sakin bakinta yayi yai groaning boobs dinta yasa a bakinshi trying to have comfort a wajen saboda yanda jikinshi kemai wani irin rawa blood dinshi na pumping fast, Fashewa tayi da kuka tasa hannunta akan kafadanshi tana tureshi nishi yayi yakama hannun yariqe gam yana nishi jin abu namai yawo a jikinshi da sauri yasake chafkan boobs din yai wani irin groaning da wani irin sharp kara yai wani irin uban releasing akan cinyanta da jikinta yana nishi da karfi, Rumgumeta yayi gam yana wani kara shan nonon yana nishi hawaye kawai ke zuba ta gefen idonta bata ta'ba sanin haka aure yakeba sai yau, cizan labbanta takeyi saboda yanda yake zuqo mata nono kaman zai zu'ko ruwa yana wani irin matse dayan yana ijiyan zuciya sosai tun yanayi da sauri da sauri harya somayi kadan kadan saikuma can taji shiru, Kanshi yai nauyi a kirjinta alamu kaman yai bacci gabaki dayanta jitayi kamshin mayen turarenshi take saboda yanda yabi ya turmusheta, Sosai take kuka saboda yanda cikinta da cinyanta sukai paca paca gadama down here she is still dripping, a hankali cikeda dabara ta tureshi a hankali ta zare nononta daga bakinshi, kafin ta matsa gefe ahankali taga yayi motsi cikin bacci zai kara kamota yadanyi kara. "aam. " Da sauri taja pillow ta ijiye adan space din tsakaninsu hannunshi ya saura akan filon hakan yasa ya sauke ijiyan zuciya yaci gaba da baccin, da sauri ta sauka daga kan gadon taja wandonta sama tasaka riganta tayi waje tana data sanin shiga part din kuka take sosai, Amira data dade da dawowa tace. "Aunty Ina kika shiga tundazu nake nemanki. " Hannun amira taja suka shige daki gadon ta fada ta saki kuka, ido Amira tabita dashi. Can ta tashi tashiga bayi tanabin jikinta da kallo runtse idanunta tayi da sauri hawaye na zubo mata ko ina jitayi yana mata ciwo bana wasaba wanka tayi tsaf da ruwan zafi sosai ta tsane jikinta sannan ta dauko towel ta daura tayi waje. Mimi queen ✍️. 2022-06-27, 7:53 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 25&26. Koda Asuba da Zarah ta tashi ta fito still Aabid nanan a inda ta barshi bata kawo komai a rantaba takoma ta kwanta dan bata sallah tana off, Misalin 10 ta farka ta fito, yananan still kallo guda tamishi harta dauke kai zata wuce nan ta lura da rawan sanyin da yakeyi yana nishi sama sama, a hankali ta karisa tayi tsaye tana kallon shi. Hannu tasa a hankali ta daga hannunshi idanshi na lumshe se rawan sanyi yake da alama sanyi yakeji kuma zazzabi yakamashi, A rude ta dago kanshi tareda daurawa a cinyanta tana fadin. "Meke damunka....? " A hankali ya bude kananun idanshi a sanyaye yafurta. "Phone.....phone" A rude ta janyo wayanshi dake kan table ta bude, ba code hoton Aadil ne akan screen din, da sauri ta shiga contact tashiga jerin D, Dr Merry tagani da sauri ta dauka. "Am please doctor me wayan beda lafiya kizo dan Allah yanzu. " Dagacan bangarenta tace. "Am sorry bana 9ja am in Egypt but bari yanzu I will send Drmaryam for him..right now. " Katse wayan zarah tayi, tareda ijiyewa ganin yanata kyarma yasata cire hijabin jikinta ta lullubeshi dashi takoma daki tasa wani hijabin bayi ta shiga, warm water ta tsano a towel ta fito ta daura kanshi a cinyanta ta yaye hijabin tasa hannu ta balle ma'ballin riganshi guda uku a hankali ta bude kirjinshi dayake cike da yalwan gashi daya kwanta lufluf, towel din ta dinga matsa mishi daga fuskanshi zuwa kirjinshi tana jera mishi sannu jin yanda jikinshi yayi zafi rau kaman wuta, ijiyar zuciya ya dinga saukewa, Ba'a jimaba wani soja ya shigo tareda sarawa yake cewa "Madam Drmaryam ta iso" da sauri tace. "Ta shigo ciki" Yana fita Dr ta shigo, da sauri Zarah ta sauke kanshi bisa filon kujeran tareda tashi. "Yawwa doctor gashinan. " Kallonta Dr tayi sama da kasa. "Who are yhu a wajenshi.? " Maida kallonta tayi kanshi ganin idanshi na rufe se jan hijabi yake yasa a hankali ta dawo dashi kan likita. "Matarshi ce. " Doctor tace. "Okey to ki d'agashi mushiga ciki se in dubashi in mishi allura acan. " da sauri zarah ta kalleshi tareda fadin. "Dr bazan iya dagashiba sedai na kira d'aya daga cikin sojojin gidan nan ya dagashi. " Dr Maryam tace. "Haba harse kin kira wasu sojoji aiba daukanshi zakiyiba temaka mishi zakiyi ya tashi seki riqeshi zuwa ciki. " Cikin sand'a ta karisa karfinta ta tattara tasa hannu ta dagoshi a hankali ta riqe mishi kafada da kyar ta iya miqar dashi tsaye kan kafadanta ya fado wani nauyi taji dan soja ba wasaba, a hankali riqoshi zuwa bedroom, Dubashi Dr tafarayi tana tsaye tana kallon shi tana tausaya mishi, Allura Dr ta mishi ta bude jaka ta ciro pen ta rubuta wasu magunguna ta mikama Zarah amsa tayi tanabin Dr da kallo "Kinsan mijinki nada matsalan hanta meyasa kike bari yana sake dashan magungunanshi problem din hanta ba karami bane sekun dage sosai yanzu a siyo wa'innan a dinga bashi. " Ido ta bude "hanta? Shiko garin yaya, koda yike kaddaran ubangiji. Nan tayima Dr godiya Drmaryam ta tafi, Wallet dinshi data gani gefen bed ta bude domin bakudi a hannunta ko kadan, duk dollars ne a ciki se ATM card, hakan yasa ta bude drower takkaddu tagani da wata bindiga, hakan yasa ta sake bude wani nan taga kudad'e masu yawa harda na wasu kasar seda ta tsorata, bandir din dubu daidai kudin Nigeria ta dauka guda daya ta rufe drower din, Dubu goma ta 'kirga ta ijiye ragowan kudin kan stool daukan takaddan maganin tayi ta fita waje, bawa wani soja tayi tace yaje ya siyo yanzu, ta koma ciki. Breakfast tayi domin masu aiki sun gama komai, lokacin sojan ya dawo nan ta amsa magungunan daganan ta koma ta zauna tana jiran ya farka. ******* Bude ido yayi abubuwan da yayiwa Aysher ne suka fara dawo mishi da sauri ya yaye blanket ganinshi yayi bakomai a jikinshi gadon ya yamutse kusa dashi yayi staining na sperm, da sauri yayi bayi yayi wankan tsarki yayi normal daganan ya d'auro alwala ya fito, Sallah yayi domin asbah tayi yayi azkar, tagumi yayi yana tunanin yanzu wani kallo Ayshern shi zata mishi, Itako tunda ta kwanta se gaban nin asbah sannan bacci ya dauke ta, Amirane ta tasheta da kiran "Aunty.. Bude ido tayi tanajin ko ina na mata zafi, "Aunty ki tashi zan tafi school. " Zabura tayi tareda bude ido ta tashi dan batayi sallahba, Amira dake tsaye cikin school uniform dinta dako hijabi babu riga iya gwiwwa Aadil nema yaje ya roka a dinga barinta tanasa hula shinefa take rufe sumarta, tace. "Aunty jiya mekika shane kinyi bacci sosai.?" Lumshe ido tayi. "Amira mezan sha ,wai harkinyi breakfast. " Daga kai tayi, "waya had'a miki kinsan na sallami kukuna.? " "Aunty nina dafa nima yanzu na iya abincin kasar nan ana koya mana a school. " hamma Aysher tayi. "Jirani na fito bayi kafin nan gyaramin bed sauke bag din da lunch box din. " Tashi tayi ta shige bayi, Alwala ta d'auro da sauri ta fito, lokacin Amira ta gyara gadon sosai ya gyaru sallah ta kabbara tana rokon Allah yafiya na makara da tayi, Tana sallamewa amira ta dauka Jakarta da lunch box dinta . "To ni Aunty na tafi our school bus is already out side. " Murmushi Aysher tayi. "Amirana sekin dawo. " A bakin 'kofa Aysher ta jiyo muryan Aadil yana magana da Amira. "Har zaki tafi school din. " "Eh uncle. " "Jeki dawo ga chocolate dinki kisha. " Da sauri tace. "To uncle sena dawo. " Gaban aysher ne yafadi nan danan ta tuna abinda ya mata jiya, tashi tayi da sauri karda ace abun ya dawo kara mata, da sauri ta haye kan gadon tana kokarin shigewa blanket ya shigo, abun har seda yaso bashi dariya kan stool ya dire ledan chocolates din, Cikin kakkausar murya yace. "Shatuuuu......." da sauri ta dakata daga rufewan da zatayi jikinta yahau kyarma jin sunan daya kirata dashi wanda baffane kadai ke kiranta da hakan, ta dauka jiya dan baya hayyacinshine yakira hakan, yanda yakira sunan ya nuna mata she's so dear to him, A hankali ya kariso kirjinta na dukan uku uku jin yanda qamshinshi ke nufota, du'kun nawa yayi, yayi kneel down tareda sa hannu ya riqe blanket din gam, a sanyaye ya furta. "Am very very sorry My Shatu am sorry I know I was rough on you but am sorry. " Dago ido tayi a hankali ta kalleshi tana kallanshi suka had'a ido domin kam dama idanshi na kanta, da sauri tayi kasa dakai tasa hannu ta rufe fuskarta tanajin yanda zuciyarta ke bugawa da sauri jin My Shatun da yace , Hannunshi yakai a hankali ya janye hannunta gefe yana kallon fuskarta. "Am I forgiven.? " Lumshe idanu tayi tareda d'aga kai cikin farin ciki yace. "Am than..." Shiru yayi da sauri ta dago kai. "Than me...? " "Am uhmmm uhmmm hummm dama since na dade inaso in fada miki wata magana..." Ido ta zuba mishi ko kyaftawa takasa tana jiran taji me zece, cikin dakewa irin na soja yakara ri'ko hannayenta. "Aysher since I want to say dis, but Allah be bani damaba se yanzu Shatuu I.......l....o.v..e yh.............. Wani wawan mari yaji an watsa mishi be gama sakin shiba yaji an kara mishi wani duka tafara kai mishi a kirji....."Karya kakeyi mayaudari maci amana...bana sanka wallahi karya kakeyi na tsaneka kanaso ka yaudareni ka yaudari kanka baka sona banice za'bin kaba Zarah itace zabinka ni jikina kadai kakeso shiyasa kazo kakeso ka yaudareni da kalman so na tsaneka Aadil kai macucine....." Ido yabi Aysher dake kuka tana kaimai duka dashi, yakasa furta komai kuma yakasa dakatar da ita dukda yanajin ciwan maganganunta, Cikin matsanancin kuka ta kaimai wani dukan tareda daura kanta kan kirjin nashi tafashe da kuka. "Aadil kai macucine azzalumi me karyar da zuciya banasanka ko kadan a yanzu duk dako a baya nasan nasoka some tsanani Aadil kaine zabin zuciyata tun farko namaka sanda ban taba yima kowaba nasoka amma daga baya meya faru ka karyamin zuciya ka cuceni kasamin tabon da baze ta'ba gogewaba kanaso ka yaudareni da kalman so ne kawai amma jikina kakeso baniba.." Kaman almara yakejin maganganunta yarasa gane mafarkine ko haske gaba daya yakasa gane abinda take cewa, d'ago kai tayi daga kirjinshi fuskarta yayi jaga² da kwalla cikin ido take kallonshi. "Gani ga jikina kayi komai kakeso dani ka kasheni ka kashemin jiki domin dama ka riga ka kashemin zuciya to shima jikin ka kasheshi na hutu dakazo ka yaudareni da since kanaso ka fadamin nace karya kakeyi, gara kacemin Aysher jikinki nakeso nikuma zan baka base ka yaudareni a karo na biyuba....." Da gudu ta ruga ta fad'a gado tasaki kuka mecin rai, kafanshi har rawa yake mishi ya karisa kanta. "My Shatu ki tashi wallahi dagaske nake miki na dad'e inasanki since munfara had'uwa a mafarki nafara sanki tun ina karatu a US wata rana na hadu dake na bigeki sedai I was late before brother na yaganki he fell on yhu yazanyi Shatu, what else could he ask for me shiyasa ban fada mishi u're d one my shatuba wacce kullum yake burin muganki because my brother is just the best brother in the whole wide world, My brother is doing bad yana shan giya yana shaya shaye saboda bad friends yasamu Liver disease anyi anyi yabari yaki cos of u because of u, Aysher yamin alkawarin yabar komai kuma haryau besake aikatawa ba, inasanki fiyeda tunanina amma lafiyan dan uwana is more important to me, tun muna yawa muna cewa mata daya zamu aura kila shiyasa Allah ya jarabcemu dasan abu daya me matuqar muhimmanci alokaci daya, nasan dana fada mishi u're my shatuu na mafarkina ze barmin ke amma banso na karya mishi zuciya shiyasa nayi sacrifice nabar mishi ke dukda kinada muhimmanci a guna, Inata kokarin in koyawa kaina san Zarah amma na kasa nakasa... " Hannunshi yayi pointing zuwa heart dinshi. "Heart disease Shatuuu zuciyana baze iya jure rashin kiba ko kadan ko lokacin bikinmu banda lafiya aman jini seda naje India, ranan da aka canza daurin auren dadi naji har raina wanda banyi tsammaniba na dauki hakan matsayin tukuici da Allah yamin, a tunanina my brother ze shiga wani hali na rashinki koya koma abinda yakeyi senaga akasin hakan domin Allah yasa wani tawakkali a zuciyan dan uwana da cika alkawari shiyasa be koma abinda yakeyiba kullum I just pray and hope zaiso Zarah fafiyeda yanda yaso ki, a lokacin da akai partyn sojojin nan ni kaina nasan gaskiya Allah ya nuna kawai dai nakasa yarda kina sona ne, amma wallahi Aysher bantaba bacciba sedake a raina tsawon shekaru 5 kuma har yanxu bana barki bane saboda banasanki nayi hakanne saboda sadaukarwa......." Kuka Ayshet take me tsuma rai, ta kasa dagowa, ganin taqi dagowa yasa da sauri ya dauki waya yayi dialing numban Dr Sham yasa a free. "Hello Dr. " Muryam Dr sham ne ya bayyana. "Captain yakake ya jikin.? " "Doctor zuciya ta zafi takemin Kullum ciwo takemin. " Cikin fada Dr yace. "Haba Aadil so kake ka kashe kanka bayan ga maganinka Aysher idanfa zuciyarka naci gaba da zafi zaka iya mutuwa gara ku fahimci juna ku sassanta....." Da sauri ta dago jin yace ze iya mutuwa, katse wayan yayi yana kallonta, tsayawa tayi cikin kuka tace."A mafarki muka fara had'uwa lokacin tun ina secondary school muka 'kulla soyayya me karfi Kullum na kwanta senayi mafarkinka kana kirana My Shatuuu ina kiranka _NISFUL HAYAT_, Kullum addu'ana Allah hadamu a zahiri saboda kai bana kula kowa dan nasan zamu hadu a zahiri kawai wata rana ka bigeni saboda naga kaine naqi bude ido saboda ka dad'e kawai seka tafi ka barni saboda mu hadu har likitan naba address dina ina zaune ina jiranka sekai kuma....." Kuka tasa a hankali tana rintse ido tace."Sekazo a matsayin me neman auren sisterna kanuna bakasan niba bakasan wayeniba daganan na yarda cewa rayuwar mafarki karyane ba gaskiya bane dama Zarah ta dad'e tana fadamin mafarki ba gaskiya bane ina cewa one day zamu hadu, dako ka bigeni haka zarah taita murna nasamu zabin raina amma meya faru ka karyamin zuciyata Aadil why? Zarah taso tayi tirjiya akanka dan tasan wayekai a guna amma na ro'keta akan ta aureka dan karmu rasaka kaman yanda banasan Aabid haka Xarah bata ta'ba sankaba kawai mun amince dukkanmu ne, Koda aka canza aurenmu bawai kukan banasanka nayiba kome kukan danayi shine na auri wanda nakeso amma shi baya sona ni kadai ke sanshi na d'auka ni kadai ke mafarkina na dauka kaiba NISFUL HAYAT dina na mafarki bane ni kadai ke ganinka shiyasa ban tab'a kawowa zamuyi rayu tareba......" Kuka tasa me sosa rai, cikin farin ciki ya bude hannu. "Taho gareni MY Shatuuu hakika Allah yayi akalan rayuwanmu tarene shiyasa yafara had'amu a mafarki kinsan ko wani HAYAT seda NISFU toni kece NISFU na nine d'ayan NISFUL din shiyasa Allah yayimu tare Allahsubuhanahu wata ala yariga ya tsara rayuwarmu tun tuni shiyasa yafara had'amu a mafarki tsawon shekaru shiyasa ya jarabcemu kuma gashi atleadt mun mallaki juna taho gareni my *NISFUL HAYAT* akalan rayuwarmu na tare..." Da gudu ta fada kirjinshi tareda sakin kuka, rungumeta yayi tsam kaman za'a kwace mishi ita. Sena jiku masoya. Mimi ✍️. 2022-06-29, 10:33 a.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 27&28. Zarah na zaune kusa da Aabid taga yafara motsawa zuba mishi ido tayi ganin a hankali yake bude idanunshi harya zubasu a kanta, Da sauri ta miqe tareda fadin. "Ya jikin naka.? " Lumshe ido yayi hakan yasa ta fadin. "Ka daure katashi kaje kayi brush kafito kasha magungunanka. " Ido ya bita dashi a hankali ya tashi da kyar amma jiri ya debeshi ze koma da sauri ta tareshi yafada kirjinta, dan rikoshi tayi a haka suka shiga bathroom, ita da kanta tasa maclean a brush takai bakinshi ido ya bita dashi kafin a hankali tace. "Haaaaa. " Bude bakin yayi ita tamai brush din, a hankali yace. "Please excuse me lemme take shower. " Ba musu ta fice, wanka yayi ya dauro alwala da kyar ya fito yanajin wani irin ciwo a cikin cikinshi, bata dakin doguwan jallabiya fara yaga tafito mishi dashi da jan boxer a hankali yazame towel din jikinshi yasaka boxer din yashafe jikinshi da turare yashafa lotions yazira jallabiyan ya kabbara sallah a praymet, Bayan ya sallame yakoma kan gadon ya kwanta ya lumshe ido jikinshi ba karfi daidai lokacin ta shigo dauke da basket din lunch kan stool ta ijiye da sauri ta karisa tana fadin. "Ka bari kaci abinci kasha magani seka koma baccin...." Bude warmer din tayi tazuba mishi faten Arish din data mishi yaji alaiyahu d hanta a dish tasa fork, Karisawa tayi ta dago kanshi a hankali ta daura kan cinyanta bude ido yayi ya zuba mata ko kyaftawa yakasa murmushi tamai "ka daure ka tashi kaji. " dan tashi yayi tasa mishi pillow a bayanshi ya jingina dashi, a hankali ta dingi bashi kadan yaci ya juyar da kai, Shagwabe fuska tayi. "Please ka daure kaci kaji bakada lafiyafa. " Jin yanda tayi maganan yasa ya bude baki ta dingi bashi har seda yacinye na dish din, sannan ta bashi madara yasha janyo magungunan tayi ta bude ta dauko ruwa a fridge tabashi ba gardama yasha, Yana gamasha ya lumshe ido se bacci, hakan yasa ta gyara mishi kwanciya ta lullu'beshi ta fice. Harna tsawon kwana biyu Zarah nata hidima da Aabid tana kulawa dashi domin tausayin halin da yake ciki takeyi kuma ko bakomai ita da batada lafiya ya kira mata doctor. Bangaren su Aysher da Aadil kam ba'a magana dan wani special na musamman kulawa dukkansu suke bawa junansu amma aysher har yanzu takasa sakewa Aadil ya taba jikinta dan yana fara romancing dinta zata fara kuka hakan yasa yake kyaleta. ****** Yau kam Aabid ya warke sumul hakan yasa yau zarah ko inda yake bata jeba, shiya yi brush da kanshi yayi wanka ya fito ya shirya yanajin ba dadi naganinta da beyiba domin tamai halacci ita ta dabance dan bata rama abunda yamataba dan ita datai ciwo be nuna kulawa a garetaba, Falo ya fita dinning room ya karisa dan yunwa yakeji, alamun anyi breakfast a gun ya gani amma ba'a rage mishiba hakan yasa ya lumshe ido kenan yanzu ta dena kula dashi, daidai lokacin kuku tafito daga kitchen tareda fadin. "Morning sir. " Jin be amsaba yasata cewa. "Oga kayi hakuri yanzu zan kawo maka breakfast dinka..." Ciki ya koma yanzu ya zeyi zarah kadai yakesan gani, wayan shine ya hau ruri da sauri ya janyo jin special ringing yasa ya dauka, dan Aadil ne. "Bid how ur body, dafatan kaji sauki. " Lumshe ido yayi kaman Aadil na gabanshi. "Naji sauki Dil Zarah is a kind heartless person she's so fair...." Nan ya dingi ba Aadil labari. Wajen 11 yafito cikin shigen kayan air force ze wuce gurin aiki, tana zaune cikin shigen doguwar rigar atampha wanda ya zauna das a jikinta kaman dan ita akayi tana kallon film cartoon din Sofia the First a MBC 3 channel, domin tanasan film din sosai. Kasa dauke kai yayi tun daga stairs yake kallonta yana karisowa kusa da ita ya dauke kai, itako banma ta lura da shiba kamshinshi data jine yasata dan kalleshi tareda dauke kai, ganin ko magana bata mishiba ya nufi hanyan fita yasa yaji ba dadi, Har ze fita yaji tace. "Am bakajiba.." chak ya tsaya batareda ya juyoba, dan furzar da iska tayi. "Na ijiye magungunan a cikin drower ka daure ka dinga sha kaji.ka dena wasa da lafiyanka kaga matsalan hanta ba karamin bane..sannan..." Shiru tayi can tace. "Nayi amfani da kad'an daga kud'inka na siyawa mijina magunguna kacire a cikin kudina dayake hannunka domin bashi na dauka...." Tana fadin haka ta tashi ta haye sama, ya dad'e yana jinjina kalmanta na karshe. _"Na yi amfani da kudinka na siyawa mijina magunguna bashi na dauka kacire a kudina"_ Dan murmushi yasaki tareda ficewa ya 'kudirci yana dawowa ze bata hakuri duk abubuwan daya mata a baya komai ya wuce. ### Yau da Aadil ze tafi gurin aiki rigima Aysher tasa seta bishi hakan yasa ya dauke ta suka tafi tare dan Amira na school, Kai Ruwa duniyane a embark ship suka dingi yawo cikin ruwa da Aysher se hoto da videos ake daukansu dan sun burge kowa ga wani masifaffan match da ake ganin sunyi shima se hoto yake daukanta Aysher taji dadi sosai sunyi yawo a US sosai duk cikin ship daganan suka koma gida ranan Aysher ta bude ido sunyi siyayya masu yawa taga kasar, Tana cikin kwalliya Aadil ya shigo seji tayi ya rungumota ta baya tareda yin sama da ita dariya ta fara. " ```Nisful hayatee ```ka ijiyeni please. " `Kin sauketa yayi seda yayi juyi da ita sosai sannan ya fada gadon da ita, kan kirjinshi ya janyota tareda riqo fuskarta yana kallon kwayan idanunta dasuke bayyana tsantsan sonshi a gareta, lumshe ido tayi dan ganin yanda idanunshi ke nuna yanda yake shaukinta da kaunarta, Bakinshi yakai kunninta in whisper yace. "Look in to my eyes cutie, you will understand how much you mean to me, would you be mine forever Aysher Abdullahi..? " "I will forever be urs Aadil Abubakar. " Lumshe ido yayi kalamanta na penetrating into his heart suna melting heart din shi. Cikin wani mesmerizing voice tace. "In good times nd in bad times, In sickness nd in healthy, for better or worse, for richer or poorer, for when life seems easy and for when it seems hard, when our love is simple nd when our love is at a tough phase, I will love you My Aadil till eternity." Besan sanda ya kara shigar da ita jikinshi ba cikeda jin dadin kalamanta. "Let all my happiness be yours, all urs sadness be mine, let the whole wide world be urs, only you be mine Mrs Aadil! I can't imagine growing old with anyone else, nor do I want to, let's be one dewdrop. I promise to take gud care of yhu, am going to be ur best nd truthful Frnds. U know truthful frnd are always hard to find, But am gonna be dat truthful for yhu dear. Am going to be d most amazing husband ever and forevery. I now to make yhu d happiest woman on earth I will make sure dat every ladies is jealous of yhu. Luv yhu More baby booboo...." Jin yakai hannunshi wani sashi a jikinta yasata cewa. "Ash stop please my Aadil. " "Let be one cutie inaso mu zama abu daya inaso ki haifamin cute babies like u, I want my P inside ur P I want us to be PP...." Cikin rashin fahimta tace. "What is PP I don't know what P inside P mean...? " Murmushi yayi. "P inside P mean my Penis inside ur Pussy Cinaso mu zama PP ...." da sauri ta rufe fuskarta cikin tsananin jin Kunya Sam yanzu Aadil bayajin kunyan gaya mata magana, Janyota yayi. "Meyasa bakiso mu zama PP please cutie.. " Murguda baki tayi. "Ni banaso. " "To meyasa.? " "Tsoro nakeji sosai. " Huci ya saki. "I promise I will do it gently zan miki a hankali bazakiji zafiba kinji bazan baki wahalaba. " kafada ta no'ke cikin shagwaba, lumshe ido yayi cikeda takaici dole wata rana seya dena lalla'bata yamata dole dukda ba dole a tsarinshi amma inba haka ya mataba bazata bashiba, "To abani nono nasha dan Allah..." Tana matukar jin tausayin Aadil dan sanda yake matane yasa yake barinta tana abinda taga dama, ganin batada daman bashi yasa ya kamota ya matseta ya dage riganta yafara ya kamo nononta yasa bakinshi yakama kan yafara tsotsa tureshi tahauyi wai bataso. ****** Zarah na zaune taji horn da sauri taja gyale ta yafa tama dauka Aabid ne, doorbell aka danna hakan yasa ta tashi taje ta bude, wasu matane tsaye su biyu daya na sanyeda wando da yar mitsitsiyar riga dako cibi be rufeba kannan yasha attachment dayan kuma mini skirt iya cinya se riga kafadu da cibiya a waje itama kai yasha attachment da alama ba musulmai bane, Bin Xarah wacce take sanyeda skirt din da kallo take from head to toe, cikin fara'a zarah tace. "Ku shigo daga ciki maraba.... " Da ido d'ayan tayima Jamima alama dasu shiga, ba musu suka shige sunabin falon da kallo sama da kasa, katon fridge din dayake falon zarah ta bude ta dauko hollandia yoghurt da drinks na non alcoholic berries tasa a plate da ruwa tasa glass cup guda biyu, takai musu tana fadin. "Bari in kawo muku abinci....." ta juya kenan taji an chaka mata wani abu a baya, bata gama tantance meyeba taji an zare gabanta jamima ta dawo tana kallon Zarah. "Ke kin isa ki auri Aabid he is mine danni akayi shi 4ever kinyi kuskuren aurenshi shiyasa I will kill you. " Kara chaka mata almakashin tayi a ciki ta zare tana kokarin kara chaka mata riqe almakashin Zarah tayi dasauri dukda jinin dake zuba a jikinta da yanda takeji nan tafara kokarin kwace almakashin, Mari jamima ta dauke Zarah dashi amma dukda haka bata dena kokarin kwatan almakashinba, ji tayi an chaka mata wuka a gurin da aka fara tsaka mata almakashin, kantane yafara juyawa tasaki almakashin da sauri taredasa hannu ta dafe gurin, zare wukan kawar jamima tayi da sauri tareda cewa. "Jamima u're fool tuntuni ki gama da ita kin tsaya u want aabid to arrest us ko....? " Almakashin jamima takara lumama Zarah a ciki, bata kara sanin wake kantaba ta sulale a kasa ta fadi jini yana zuba a jikinta kaman an kunna famfoo, Da sauri suka dau jakansu suka fice, *** Aabid da yake office hakanan yaji a jikinshi wani abu na faruwa da sauri ya tashi dama an turo mishi da sako zasu hau flight yanzu, da sauri ya rubuta excuse ya shiga mota ya nufi gida burin shi daya yaga zarah, daidai ya shiga area din gidan shi da sojoji ke zagaye dashi ciki da waje baya da gaba, motansu jamima na fita bin motan yayi da kallo da sauri ya karisa, yanayin parking a fusace yafito, duk sojojin suka sara mishi. "Bayan na fita waya shigo gidan nan.? " Wani yace. "Wasu likitocine sukazo su biyu sunce sunzo duba madam ne ba lafiya..." "Matane..? " Daya yace. "Eh christiant yanzuma suka fita kila kunyi clash. " d'anjim yayi shidai yasan yabar zarah lafiya kuma Dr merry bata kasa to kuma zarah batasan kowaba waya turosu, Da gudu yayi cikin gidan, a bude yaga kofan hakan yasa ya fada, turus yaja ya tsaya da sauri hango zarah da yayi kwance cikin jini kasa furta komai yayi cikin sand'a ya karisa kusa da ita, zube gwiwwowinshi a kasa yayi a hankali ya dago kanta idanta na bude gaba daya kwayan idanunta sunyi sama ba ba'ki ko kadan a idanunta, riqo kanta yayi sosai. "Ki tashi Zarah ki tashi...." Hawayene suke bin idanshi a rud'e bemasan abinda yakeyiba yana daga murya yace. "Tashi ki fadamin waya miki haka ki fadawa mijinki waya miki haka mijinki sojane ki tashi....." Yafadi da tsawa, da sauri sojoji suka shigo jin kaman muryan ogansu tsayawa sukayi turus ganin abinda ya faru, Dukan fuskarta yayi. "Keee.....ki tashi haba taya zakimin haka baki isa ki tafiba u will never leave me inkikamin haka baki kyautaminba, haba Zarah am ur husband wake up....." Duk ya zare yana kuka yana fadin maganganun, gaba daya sojojin jikinsu yayi sanyi tashi yayi zunbur kaman an tsigareshi yadaga kanshi sama ya kalli CCD cameran dake cikin falon, har tuntube yakeyi da gudu ya nufi computer room, ya kunna na'uran dake connecting da dukka camerorin gidan gaba daya, na falo ya shiga ya nemo na today . tun abunda yafaru da safe yafara gani ita tafito tashiga kitchen har sanda ya fito ya tafi yabarta a falo, daganan tafara gyara falon tashiga ciki bata sake fito waba seda aka dade tafito tayi kwalliya tasa doguwar gownt pink, kitchen tashiga tahado qoaster oats ta fito tazauna tasha, Bayan tagama tajanyo waya tahau online horn taji hakan yasa taja gyale ta yafa kafin taji knocking tashi tayi taje ta bude, Su Jamima ya gani da kawarta, "Jamima...... Ya furta a rud'e, Cigaba yayi da kallo har inda ta kawo musu abinsha tajuya tace zata kawo musu abinci Jamima ta chaka mata almakashi, yana kallo yana kuka na tausayinta yana kaiwa inda suka fice yayi wurwuri da computers din gurin da sauri yayi waje... Sojoj suna gurinta. "Marasa amfani marasa hankali useless kuna cikin gidan nan azo aka illatamin mata kuna waje Fools, to wallahi nabaku nanda 24 hours duk inda suke kuje ku nemosu ku kawomin su kuma idan wani abu yasamu matana na rantse duk sena kasheku......" Karisawa yayi da sauri ya rungumota, jikinshi dukya baci da jini "bazan bari wani abu yafaru dakeba My zarah bazaki mutuba insha Allah..... " Tsawa ya daka musu. "Ku fita kubani guri...." Duk suka fice da sauri a rude ya ciccibe zarah da jini har lokacin ke zuba jikinta yayi waje da sauri aka bude mishi mota yashiga da ita wani soja yaja da sauri sukai asibiti, tana jikinshi se sumbatu yake yana kankameta dukya rude...... . suna karisawa da kanshi ya shiga da ita da gudu akayi gunsu ganin halin da take ciki, amma ina yaki sakinta seda ya shiga emergency room da ita ya direta bisa gado da gudu ya nufi office din Dr, yana shiga Dr dake waya yace. "Leutenant lafiya meke faruwa naga jikinka ya baci da jini...? " Fizgo doctor yayi da sauri. "Save my wife please....." Seda ya kaishi kan Zara da kyar aka kore aabid waje aka kulle kofan, kuka yasa me karfi yana ganin shine silan komai, da sauri ya janyo waya yayi dialing numban Aadil, Aadil da suka lula duniyan tsotse tsotse da lashe² shida Ayshet sama sama sukaji ringing din hakannan Aysher taji gabanta ya fadi da sauri ta janyo wayan, Cire bakinshi yayi kan nononta. "Ki barshi Bid ne I will call him later. " Bata ji me yaceba tayi picking da sauri tasa a hand's free, muryan Aabid ne ya bayyana cikin kuka. "Dil they kill my zarah ta kashemin zarah Dil meyasa se yanzu zarah zatamin haka zata tafi ta barni seda na fara santa wallahi inta tafi nima mutuwa zanyi..... Tuni dukkansu suka watstsake cikin tashin hankali da rashin fahimtan abinda yake fadi Aadil yace. "Meya faru da Zarah fadamin bid where is she....? " "She is in emergency room she's so bleeding tsoro nakeji sosai karta mutu tayi rauni tazubar da jini kada jininta ya kare Dil an chaka mata wuka sosai meta musu....? " Ihu aysher tasaki. "Ina sisterna where is she meya faru da ita meya kaita emergency....? " Kuka take sosai duk ta rude, muryan aabid sukaji yana fadin. "Dr ya matana take...? " Dr yace. "Leutenant kaine mijinta.?" Da sauri yace. "Yes.." Dr yace"Sedai hakuri amma matarka Allah yamata rasuwa........ Wayanne ya sulale a kasa sakamakon zubewan da aabid yayi a kasa nan Dr yayi kanshi yana kiranshi, ihu aysher tasa domin sunji komai zubewa itama tayi a kasa sumammiya, da gudu Aadil yayi kanta hankalinshi a tashe. Mimi queen ✍️. 2022-06-30, 8:48 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 29&30. Da kyar Aadil yasamu aysher ta farfado tana farfadowa da kuka tafara tana kiran Zarah, ba 'bata lokaci ya dukkesu harda Amira suka shiga jirgin Nigeria. **** Bude ido yayi ya ganshi kwance bisa gadon asibiti ansa mishi drip da sauri yasa hannu ya fizge ruwan yayi wurwuri dashi da sauri ya tashi addu'a da fata yake ace mafarki yayi Zarah ta mutu, Da gudu yayi hanyan dakin da take, likitocin sunyi kokarin hanashi shiga amma ina da sauri ya bangajesu yayi cikin ward din, Turus yaja burki hangowa da yayi an rufe mutum da bedsheet, kasa karisawa yayi waige waige yafara ko ze ganta a wani gadon dukda mutum dayane a dakin, maida idanshi da yayi jajawur ya kukkumbura yayi kan doctor cikin wata iriyar murya daze jefa duk wanda yajita cikin tausayinshi yace. "Doctor ina matana take...? " Shiru doctor yayi cikeda tausayin leutenant, hakan yasa ya dubi gawan cikin muryan kuka yana girgiza kai yana nunata. "Ina....A'a doctor karka cemin Zarah nane kwance anan....doctor taya Zarah zata tafi ta barni bama ita bace nina sani bari ku gani.... " Da sauri ya karisa hannunshi na rawa ya yaye bedsheet din sama, wani tafiyan tsaye yayi ya tafi luuuu gwiwwanshi suka bigi kasa da karfi yayi wani mugun kneel down, janyota yayi gaba daya jikinshi ya wani kankameta ya fashe da kuka bakinshi na rawa. "Noo....Zarah don't do this karkimin haka meyasa zakimin haka taya zakimin haka meyasa zaki tafi ki barni a lokacin nafi bukatarki, ki tashi Zarah na rokeki yafiya ki yafemin na tuba mu shinfid'a sabuwar rayuwa....... Kuka yake kaman ze shide duk wa'inda suke gurin jikinsu yayi mugun sanyi, daidai lokacin Aadil, Aysher da amira suka banko kofa a rud'e, gaba dayansu wani uban burki sukaja Aysher kam tafiya tayi luuu tafada jikin kofan idanta nakan Zarah da idanta ke kulle tana jikin Aabid kuka take sosai, Da sauri Aabid ya juya ganinsu Aadil yasa zunbur ya miqe ya karisa kaman mahaukaci ya riqo hannun Aadil..."Dil come and beg Zarah ta dena min irin wannan wasan ta miqe banaso it's so awful inma wasane banaso Dilllllll....... Yaja sunan da sauri ya kara zubewa ya rungumota ya kankameta a jikinshi, shiko Aadil yana tsaye yana kallon su idanshi na zubda hawaye, Kuka Aabid yake sosai yana sumbatu, hawayen shine guda daya ya digan mata a fuskah da sauri taja numfashi tareda damqe hannun Aabid, a firgice ya dago ya kalleta ganin tasaki hannun nashi kaman ba ita ta motsa yanzuba yasa da sauri yafara dukan fuskanta . "Meyasa zaki koma ki tashi ki tashi kiga yanda mijinki ke sanki....." Hannu Aadil yasa ya riqo Aabid tareda sakin kuka dan gani suke kaman ya zauce ne, yana kokarin kwacewa yake fadin. "Dil wallahi ta motsa bari ku gani.." Kara riko fuskarta yayi. "Ki motsa su gani my Zarah karki badani... Ganin taki motsawa yasa Aadil yafara kokarin d'aukeshi a gun yana kwacewa yana fadin. "Zata tashi... " In banda kuka ba abinda Aysher da Amira sukeyi, Hawayen shine yakara d'igo a fuskarta numfashi taja me karfi kafin a hankali numfashinta yafara sama sama da karfi jikinta na girgiza, a rude Aysher ta dubeta tareda rugawa da gudu ta kankameta da sauri doctor ya dauko oxygen tana jikin aysher yasa dashi da hancinta se lokacin numfashinta yafara kasa kasa kirjinta yafara bugawa da karfi, Aabid kam yana tsaye idanshi a kanta yakasa motsawa tana kwance jikin aysher da taketa kuka, lumshe ido yayi, yana godewa Allah, Duban Aadil yayi. "Dil yanzu ka shirya mana tafiya India yanzu zamu kai Zarah..." Bece dashi komaiba yafice, gun sojojin da suka zagaye hospital din yayi yana tambayansu abinda ya faru, fadamai sukayi suka kara da fadin. "Kuma mun duba kaf garin Abuja da Minna basu dan har abujan mukaje sun gudu.... " Aabid da yaji duk abinda suke fadawa Aadil dan fitowanshi kenan yace. "A kama gaba daya danginta in ita ba'a sametaba a daure uwarta da ubanta they will pay on it...." Da sauri Aadil ya dubeshi. "Abi komai a hankali Bid zamu kamata insha Allah amma aiba danginta suka mana laifiba itane dan haka zamu sameta insha Allah duk inda tashiga da kawar nata....." Huci Aabid yasaki, tareda dun'kule hannu, indai jamima ta shigo hannunshi sena jahannama yafita jin dadi shikadai yasan hukuncin daze mata, Daidai lokacin jerin motocin da suka dauko Mami suka shigo asibitin domin Aadil ya fada musu tun a jirgi, da gudu tafito tana tambayan "Zarah. " Kanta sukayi dukkansu amma ina hankali tashe take tambayan Zarah, Aadil ne yace. "Mami tana ciki ansa mata oxygen..." Da sauri tace. "Me? ai daganan airport zamu wuce dan India zamu kaita baza'a dubata a Nigeria ba... " Da gudu tayi ciki duk sukabi bayanta, ta tausayawa Aysher ainun ganin halin da take ciki hakan yasa ta sauke damuwanta ta fara lallashinta, Basu jimaba aka gama komai a Private jet din Abie zasu tafi, Mami cewa tayi, daga ita se aabid zasu tafi, Aysher najin haka tafara kuka sosai hakan yasa Mami tace, to su tafi da ita. Oxygen na hancinta a motan asibitin aka nufi airport da ita, Aysher na gefenta ko kadan taki matsawa oxygen din dake aiki kadaine ze tabbatar maka tana da rai, Suna zuwa aka shiga da ita jirgin, Aysher ko sallama batama Aadil ba tabi bayan Zarah, rungume juna Aadil sukayi da aabid nan, Mami, Aabid, da Aysher suka nufi India, aka bar Aadil da Amira da shima a ranan ze bi flight din 6 ya kaita bauchi. Inajin dadin comments dinku masu 'karamin kwarin gwiwwa, nagode sosai masoyana masoyan Aadil, Aysher, Aabid da Zarah dan naga yanzu kunfara san Aabid, Kuyi hakuri da wannan ina fama da ciwan hakorine kwana biyu shiyasa manage 🙏. Taku Mimi ✍️. 2022-07-02, 7:46 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 31&32. Yau kwanan su Biyu a India. Anaba Zarah kulawa na musamman amma har lokacin bata farfadoba domin ta fada Comma, Har lokacin ba'a yarda a shiga inda take ta glass suke hangota tana kwance manne da oxygen, A wani babban gida suke zaune domin ba'a bari a kwana a asibitin wanda daya daga cikin gidajen Abie ne na kasan domin yanada gidaje ako wani kasashe saboda becika san zaman Nigeria ba saboda Mami ne yasa ya hakura domin ba kasar datafiso daga Saudia se kasarta Nigeria, Aysher ta wani rame sosai cikin kwana biyu domin damuwan datasa a ranta Mami ne ke matsa mata hakan yasa takecin abinci, Aabid kam hummm Mami rasa yanda zatayi dashi tayi hakan yasa ta matsa Aadil yazo, kwanansu uku a kasar Aadil, baffa, Ummi, Abie, matar uncle sulayman (kanin Abie) da uncle din da granny sukazo. Dukkansu ba wanda be tausaya ganin halin da Zarah ke cikiba har lokacin ba'a ba kowa daman ganintaba, hakan yasa suka koma gida, Duk an zazzauna a main falo kowa yayi jigum jigum, Aysher kanta nakan cinyan Mami, se hakuri Mami takeba su ummi tana cewa zata samu lafiya suyi hakuri. Abie ne ya dubi Aabid da kallo guda zaka mishi ka gane yana cikin damuwa yace. "Wai Bid meye hadinka da yarinyar datawa Zarah haka...? " Da sauri Aadil yace. "Colleague din shine Abie sunyi karatu a kasar London.. Granny ne tace. "Dan sunyi karatu sekawai tayi kokarin kashe mishi mata..? " Aadil yace. "Yarinyar tana sanshine shikuma baya santa shiyasa...." Huci uncle ya saki. "Yanzu dai duk abinda ze faru ya faru sedai muyi fatan Allah tsare gaba Allah bayyana Sipers din su amsa hukuncin doka..." Daga ummi har baffa ba wanda yayi magana, sun jima sannan kowa ya tafi masaukinsu domin kam babban gidane kowa da part dinsu Aysher suna tareda Mami da Ummi Aabid kuma da Aadil baffa da Abie . Kwanansu biyu sukace zasu koma, Tunda Aadil sukazo be samu sun ke'be da Aysher ba, Yau yaci sa'a yana shiga part din mami tana saukowa daga sama, da sauri ta juya zata koma hakan yasa yayi saurin karisawa ya fizgota, Fuskanta ya kamo yana shirin magana tausayin yanda takoma yakeji yana tausayinta ita da dan uwanshi ainun se yanzu ya fahimta zarah nada mahimmanci a rayuwan ko wannen su, ganin yanda ya fizgota kaman ze 'ballata yasata da sauri ta fashe da kuka domin dama a wuya take, Rungumeta yayi tsam a jikinshi jin yanda take kuka kaman ze maidata ciki, Ijiyar zuciya tafara saukewa ita kanta tayi missing mijinta sosai shima ijiyar zuciyan ya hau saukewa, seda yaji ta dena kukan sannan ya rabata da jikinshi yana kallon fuskarta, juyawa tayi zata gudu da sauri ya riqo hannunta. "My Shatuuu...." Dago daradaran idanunta da sukayi su'bu su'bu tayi ta daurasu akanshi domin sunan is so special to her, a sanyaye yana lumshe ido yace. "Do you missed me..? " Daga kai tayi a hankali. "Banga alamaba gashinan kina guduna..." shiru tayi tana kallon kasa, yayi jim "Ai tare zamu tafi 'kafana kafanki.." Da sauri ta dago tahau girgiza kai idanta daff da hawaye. "A'a niba inda zani Ya Aadil....please... Ta fashe da kuka, rungumota yayi. "Yi shiru Cutie wasafa nake miki nima ai badani za'a komaba saboda u and Bid are not with me kuma u oll my life kona koma i can't do with out yhu Guys zan zauna anan tare dake da Aabid harse Zarahnmu ta samu sauqi mukoma gaba dayanmu.....Kinji dadi..? " Daga kai tayi da sauri tana kara shigewa jikinshi. Harda Mami za'a koma amma granny zata zauna, Aysher taci kuka sosai dasu Mami da Ummi zasu tafi da kyar suka lallasheta suka tafi sunce ai zasu dawo, anan Aysher kejin labarin Abie ya fito takaran Shugaban qasar Nigeria 🇳🇬 domin ya riqe governor. Karfe hudu dukkansu suka nufi asibitin akabar granny a gidan da masu aiki. Suna isa doctor ke sheda musu za'a iya fara shiga ganinta har rige rige akeyi tsakanin Aabid da Aysher, rungumeta Aabid yayi dukda tana kwance har lokacin ba'a cire mata oxygen ba kuka yake sosai gani yake dukshi yaja mata, Aysher ma kuka takeyi da kyar Aadil yasa Aabid yasaki Zarah, basu jimaba likitan yadawo yace su fita lokaci ya kare. Tun daga wannan rana kullum a asibitin Aabid yake uni, Aadil ne ke kai mishi abinci domin granny ta hana aysher zuwa kwana biyu dan jikinta ba dadi sosai. Tana kwance a falo ya dawo se kyarman sanyi takeyi, cire jacket din dake saman jikinshi yayi a hankali ya karisa yadagota ta fado jikinshi ya saka mata tareda shafa wuyanta jin yanda jikinta yayi rau. "Cutie bakida lafiya muje asibiti kinki magungunanma bacin granny bazaki shaba... " Runtse idanunta da suka mata nauyi tayi. "Yar uwata nakesan gani I missed her..." Ta fada tareda zubo da kwalla, "okey zamuje amma sekin yarda in munje zaki yarda adubaki tukun.. " Da sauri ta daga kai, tashi yayi yahau sama ya dauko mata doguwar riga yadawo ya saka mata ya yafa mata gyale ya riqeta suka fice. Seda suka fara biyawa sukaga doctor ya duba jikin Aysher yaso a mata allura domin zazzabine ya mata mugun kamu amma ta maqale hakan yasa Aadil yace abarshi kawai, magunguna ya rubuta musu daganan suka biya pharmacy suka siya suka nufi ward din da Zarah take. Tun daga bakin ward din sukejin muryan Aabid. "Mekika musu Zarah tashi ki fadamin mekika musu suka miki haka tashi ki fadamin ni mijinkine zanbi miki hakkinki duk se sun raina kansu nayi alkawari... Shiga sukayi yana zaune ya ramqe hannunta se sambatu yake, Gaba dayansu tausayinshi sukeji ba kadanba yakusa fara zaucewa akan Zarah mutumin da yake miskili da wuya kaga dariyarshi balle kukanshi amma akan Zarah yayi kuka sosai. Seda Aadil ya taboshi sannan yasan sunzo zunbur ya miqe, "Dil dan Allah karoki Dr su barni na dinga kwana da matana Dil my heart is painful me please Dil..... Yafashe da wani irin kuka, ba aysher da take maceba hatta Aadil seda jikinshi yayi sanyi domin tunda yake be taba ganin Aabid yayi kuka hakaba. Da kyar da ban baki doctor ya yarda shima dan aabid ne amma dokan asibitin kenan. Fad'a granny tayi akan me za'a dinga barinshi be isaba yadinga dawowa, hakan yasa da kyar Abie ya lallasheta ta yarda shima din seda ya fada mata irin damuwan dazasu jefashi insuka hanashi sannan ta bari dan tanasan jikokinta sosai. Mimi ✍️. 2022-07-03, 11:32 a.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 33&34. Yau watan Zarah Uku chir a babban asibitin India. Yana zaune gefenta ya kura mata ido yau hakanan yakejin wani irin natsuwa na daban, lokacin kusan biyu na dare amma yakasa bacci se kallon Zarahnshi yakeyi ji yake kaman ita ta tashi shiya amsan mata ciwon, Zuwa lokacin an cire mata oxygen sedai bata farfadoba har lokacin. Kanshi ya daura a hannunta yana fidda hawaye na tausayin halin da take ciki, ji yayi kaman hannun nata ya fara motsawa da sauri ya dago yazuba mata ido ganin tafara motsi seso take ta bude ido, da sauri ya janyota jikinshi yana fadin. "Alhamdulillah alhamdulillah Allah nagode maka...." Hawayene yafara bin kuncinshi, Zarah da sama sama taji alamun mutum sedai bata tantanceba saboda yanda takejinta kaman ba'a duniyaba, a hankali ta bude kananun idanunta da suka jima a kulle, ta daurasu kan Aabid dayake rungume da ita, a hankali kaman zatai kuka dan jikinta ba dadi sosai tace. "wanka nakeso inyi banajin dadi jikina so pain me...... Tafadi tareda fashewa da kuka, Jikinshi har rawa yakeyi ya tashi ya dauke ta ya shiga bayin da ita, ba yanda ta iya tanaji tana gani batada daman hanawa haka Aabid ya tu'beta ya mata wanka daganan ya nadota a towel kaman baby ya fito da ita ya kwantar saman bed, nan danan bacci ya dauke ta dan tadanji dadin jikinta wankan daya mata. Tsaye yayi ya zuba mata ido shikadai yasan irin farin cikin dayake ciki yau, kwanciya yayi akan gadon kusa da ita gaba daya ya janyota jikinshi ya rungume jiyake kaman ya maidata ciki a haka wani baccin da rabon da yayi irinshi yafi wata uku yayi awon gaba dashi. Koda ya tashi da Asbah tanata baccin be tashetaba ya shiga bayi yayi Alwala yafito ya kabbara sallah bayan ya sallame yakoma gadon ya rungumota domin wani nutsuwa yakeji in tana jikinshi, a haka wani baccin ya kara daukanshi.... Dukkansu bacci sukeyi shi baccin gajiyane da rashin samun bacci kwana biyu ita kuma na rashin lafiya, Har wajen 11 lokacin su Aadil da Aysher sukazo asibitin, Gaba dayansu tsaye sukayi ganin yanda Aabid ya rungume Zarah kan kirjinshi kaman ze cinyeta ita kuma gata daga ita se towel daya fara kwancewa, cikin rashin fahimta Aysher tadubi Aadil. "Zarah ta farfadone....? Bata rufe bakiba taga Zarah tafara motsawa tanaso ta kwace a jikin aabid, daidai lokacin ya bude ido jin tanaso ta kwace ido ya zuba mata har lokacin be saketaba kuma bata dena kwacewaba dukda ba karfi a jikinta, Cikin farin ciki aysher tace."La sister..... Da gudu ta ruga hakan yasa yayi saurin sakinta dan besanma suna gurinba tareda sa bedsheet ya rufe mata jiki, rungume juna sukayi dukkansu sukasa kuka, fuskan zarah Aysher ta riko. "Sister u leave me alone kusan wata uku kin sani a damuwa.... " Ta kara fashewa da kuka, Zarah ta kasa furta komai se kuka itama takeyi ganin haka yasa da sauri Aabid yaja hannun Aadil sukayi waje, Wani babban boutique shop sukaje Aabid yayima Zarah siyayyan kayayyaki masu yawa daganan suka koma asibitin, Doctor suka shedawa ta farfado sannan suka koma gurinta, lokacin duk sun dena kukan Aysher naba zarah Tea a baki a hankali tana sha suka shigo kallo guda zarah tayiwa Aabid ta dauke kai, ijiye kayan yayi yana duban aysher. "Sister inta gama ga kayanan tazabi daya tasa.... " "Toh. " Aysher ta furta, Aadil ne ya dubi zarah. "Auntyna ya karfin jikin gaba daya kinsamu a damuwa. " Murmushi tayi tana kallon Aadil. "Ayya kuyi hakuri ai yanzu na tashi.." Daidai lokacin doctor ya shigo yana fadin. "Wow a suprice patient daga tashi harta fara magana.. " Aabid ne yace please doctor yadan basu guri ashiryata seya dawo ya dubata, fita sukayi dukkansu akabar Zarah da Aysher, ita ta zaban ma zarah wani gown tasaka mata daganan tamusu magana doctor ya shigo, Dubata yayi yafadi irin abincin da zata dingaci yace inta dage dashan magunguna ko sati bazata karaba za'a sallameta. Aadil ne ya matsawa Aabid da kyar sannan suka je gida yayi wanka ya canza kaya ya bude ciki yaci abinci, granny tayi murna koda zasu koma tare suka koma da ita. Mami ma dasu ummi sunyi murna sosai, sunso suzo amma granny tace su bari da an sallamesu zasuje US in sukayi kwana biyu zasu dawo Nigeria hakan yasa suka hakura amma Mami sunayin video call suna ganin lafiyanta haka Ummi suna yi a wayan shattima kuma sunyi murna ganin yanda Zarah take samun sauki sosai. Yau kwanan Zarah takwas da tashi ta samu sauki sosai ta warke sumul har wani kiba tayi hakan yasa aka sallameta, Aabid yanda Zarah ke nuna ko in kula akanshi yana sashi yaji wani iri, Yaso ace ya kwana yau tare da ita amma granny tace tare zasu kwana ba yanda ya iya hakanan ya hakura suka kwana tareda Aadil wanda shima maraicin rashin Aysher yake ya kudurci suna komawa US seya samu nutsuwa a jikinta, Yaune suka dira a US wanda sojojin coast guard su suka zo airport suka daukeso har gidan Aadil, Gaba dayansu sun yaba da kyan gidan ainun, suna zaune sun sukaga an fara haska labaran Nigeria wanda Abie shiya cinye zaben Shugaban kasar Nigeria da akayi, dukkansu ba wanda beyi murnaba nan suka dauki waya suka kira su Mami se murna suke musu, Da dare yayi har Aysher tashiga daki Aadil na niyyan binta granny ta dubi Zarah. "Fateematul zarah tashi kije ku kwana tareda yar uwarki...." Tashi tayi a sanyaye tabi bayan aysher, Aabid ido ya bita dashi ji yake kaman yasa kuka, dakin Aadil ya nufa yafara safa da marwa, tunanin halin da Zarah take nuna mishi yakeyi anya ze iya daurewa, Drower din Aadil ya janyo wani diary ya gani a jiki an rubuta _Life Story_ Dauka yayi tareda budewa rubutun Aadil ne wanda yafara da. ```My life, my happiness farkon haduwarmu mun hadune a mafarki My Shatuuu my life my everything.....``` Nan ya dingi karantawa kanshine ya dauke diff da yakai inda Aadil ke cewa ```My brother is everything to me ba abinda bazan iya sadaukarwa saboda shiba, duk da inasan ta sosai haka na hakura zuciyata takasa hakura harna kamu da heart disease but at the end dayike Allah kadai yasan alkharin dake tsakanin mu na mallaki farin cikina my dream partner my shatuuu wacce nima nine dream partner dinta.....``` Hawayene yafara bin kuncin Aabid harya kai karshe, his brother is a gifting from Allah to him, his brother is not like such of all brothers he is special. Magunguna ya gani da yawa na ciwan zuciya, besan sanda yasa kuka ba. "Why Dil...why Dil...." Daidai lokacin Aadil ya turo kofan ya shigo, turus yaja ya tsaya ganin diary a hannun Aadil ga magungunanshi a gefe, kasa furta komai yayi domin yasan yanzu Aabid yasan komai danma mantawa yayi be 'kona diary dinba, Ido Aabid yabi Aadil dashi cikin tuhuma yace. "Why are you staying far from me Dil why....Dil why.....come toward me Dil come Dil u are my life...." Kuka yasaki da sauri Aadil ya karisa ya rungume Aabid shima besan sanda yasaki kukanba, "Why Dil meyasa zakamin haka Dil..." Dagowa yayi tareda pointing zuciyan Aadil yana fadin. "Dil saboda ni ka kamu da heart disease sabodani Dil meyasa tun farko ka boyemin baka fadamin cewa Aysher itace yarinyar mafarkin kaba haba Dil meye bazan iya sacrificing saboda kaiba u be everything to me more Dil why...." Cikin kuka Aadil yace. "Am very sorry Bid kasani bayin kaina bane hakan it's Allah's chance bid am sorry nayi hakan ne saboda banasan damuwanka kana dauke da Liver cancer brother am sorry...." Murmushi me ciwo aabid yayi. "Be kamata ka lura da wannanba har ka daurawa kanka damuwa domin ni najawa kaina Dil I tows everything maybe shiyasa Allah ya jarabceni da abubuwa da dama domin na aikata laifika a baya..." Rungume shi Aadil ya sakeyi sosai. Dagowa Aabid yayi. "Have yhu take ur medicine today..? " Daga kai yayi, cikin kulawa aabid yace. "Please Dil be endure domin in wani abu yasameka bazan taba yafewa kainaba..." Murmushi Aadil yayi. "Bid kaima dai da fatan kanashan magungunanka.? " Yad'aga kai kafin a sanyaye yace. "This is Allah test shiyasa dukkanmu ya jarabcemu da manya ciwo kuma ya jarabcemu dasan abu daya at the same tym amma insha Allah mun cinye." Sun jima suna fira cikin so da kaunar juna sannan dukkansu suka kwanta. Allah sarki en uwa. Washe gari Granny ta shirya tacewa Aadil ya kaita ganin US hakan yasa yace su Aysher su shirya Zarah taso ta musa amma ganin Aysher ta amince yasa itama ta shirya, ranan haka sukasha yawo sunyi siyayya sosai domin gobe zasu wuce Nigeria kuma sunga gari se yamma sannan suka koma gida. ***** Dawowan Aabid daga masallacin sallan Isha'i kenan ya shiga Daki, Aadil dake zaune tsakiyan gado yana danna system yayi saurin dagowa yana duban aabid. "Bid meya faru....? " "Dil wallahi ina cikin damuwa..." Saurin ture system din yayi ya maida hankalinshi kan dan uwanshi cikin kulawa yace. "Meke damunka bloody...? " "Dil akan Zarah ne sam ko kallona batasan yi abun na damuna kuma inaso muyi magana da ita amma bata bani dama tsoro nakeji kartace zata rama abubuwan dana mata a baya domin kam yanzu bazan iya jure rashintaba domin ina mugun santa..." Dan jim Aadil yayi kafin a hankali yace. "Kasan meza'ayi.." girgiza kai yayi, yace. "Xo kaji...." Rada ya mishi a kunni tareda fadin. "Tahaka zaka samu daman da zaka mata bayani kuma nima ta hakanne zansamu daman dazan mori matana...." Dan jim aabid yayi. "Okey Dil bari in kwada..." Ficewa yayi. Ya nufi part dinsu Aysher, tsaye yayi kafin a hankali yakai hannu yafara knocking, aysher da yanzu suka kwanta ta tashi a hankali ta bude, ido ta bishi dashi. "Ya Aabid bakuyi bacciba kaga gobe zamu fitan safe..." "Eh yanzuma matsala aka samu Dil nacan asman shi ya tashi ke kadai yake kira........" A rude tace. "Nashiga uku yana ina... " ".yana daki...." Da gudu ta fice ko hijab bata tsaya daukaba, Murmushi yayi ya shige dakin, Da gudu ta shiga sedai da mamakinta seta ganshi zaune yana shan black tea, Murmushi yayi. "Wato da baki damu da kizo gurinaba seda kikaji ance banda lafiya sannan ko....? " Murgud'a baki tayi . "wallahi ba haka bane ya Aadil kamin uzuri kaima kasan nayi kewan yar uwata ka karabani lokaci muna isa Nigeria komai zaiyi sauki...." Juyawa tayi yayi saurin cewa. "Ina kuma zaki kin manta mata da mijine acan..." Juyowa tayi se yanzu ta gane plan suka hada. Aabid ko yana shiga ya sawa kofa key a hankalin ya karisa inda Zarah ke kwance, blanket din ya yaye ya zubawa surarta ido tun daga chocolate yatsun kafanta har saman kanta, se yanzu yake ganin Zarah tafi Aysher kyau ba kadanba, Hannun yakai a hankali saman fuskarta yafara shafa gashin daya kwanta gefen fuskarta, murmushi yasaki cikin bacci taji mutum na shafata da sauri ta bude ido a firgice ganin aabid yasa da sauri ta fara ja da baya. "Kai ne..... Karka kuskura ka kara ta'bani..." A hankali yana matsawa yake fadin. "Repose my zarah ba abinda zan miki Zarah u are my life ki yafemin duk abinda na miki I Luv yhu so much.... " Hannu tasa gaba daya tasa karfinta ta tureshi . "Clamp from me banasan ganinka I hate u......" Tashi tayi da gudu tayi hanyan fita dan har ranta takejin batasan ganinshi, jin kofan a kulle yasa da sauri ta shige toilet ta kulle kofa tareda sakin kuka, bakin toilet din yaje ya tsaya kaman zeyi kuka yace. "Please open the door Zarah badai ni bane bakisan gani shikenen zan fita amma please kifito a cikin bayin nan... " Tana jinshi in banda kuka ba abinda takeyi, ganin batada niyyan budewa yasa ya fice yana fita ta fito tareda sawa kofan key ta fada gado Allah ya gani taso Aabid amma tana sanin shi mazinacine tafara tsananshi wani hujja yakedashi daze karyata hakan bayan karuwarshi ita tazo har gida danta kasheta, kuka takeyi sosai. Wani daki ya fada, ikon Allah wai namiji da kuka, kuka sosai Aabid yakeyi kaman ranshi ze fita.. Bangaren su Aadil kam. Kwanciya sukayi yaja blanket ya rufesu ya janyota kirjinshi yana fada mata kalamai kiss yakai mata a forehead. A hankali yasa hannu ya kwance igiyoyin data daure rigan jikinta ta baya zaro ido tayi tana shirin kwace bakinta, shammatanta yayi yayi kasa da boxer din jikinshi ya fito da joystick. Dick dinsa yasa tsakanin cinyarsa ya matse sosai ya kama boobs dinta yasa a bakinsa yana musu wani tsotsa me hade da cizo. Ai batasan sanda ta bude idonta ba saboda zafin da taji ya ratsa qwanyarta tayi miqa tana qoqarin qwacewa shikuma yana qara tura boobs dinta bakinsa yana kama dayan da hannunsa, sabofa yanda taji yana goga haqoransa da harshensa a nipples dinta yasake dawo ta ita hayyacinta taja shishi tace “wayyohh Allah nono na nashiga ukuna meyene hakane..." Cire bakinsa yayi dagakan nononta ya kama bakinta yasa nasa bakin a ciki yana sakar mata wani zazzafan kiss hanunsa daya yanakan nononta dayan kuma yana shafa jikinta hakan yasa jikinta daukar rawa ta qwace bakinta daqyar tana tureshi tana kuka tace “Innanillahi wai meye haka ya Aadil da zafi wallahi" bai bata amsa ba saboda jin muryar tata ba qaramin tashin hankalinsa ya qarayi ba, ya sake cafkar nononta ya farayi musu shan sweet yanasha yana lumshe ido yana wani gurnani jikinsa yana rawa saboda jarabar da take cinsa. Shafata yakeyi ta ko ina ita kuma tana wani irin kuka tana tureshi tana maimaita kalmar "Da zafi bataso..." Tanayi tana tureshi amma ina yayi nisa jikinsa har wani rawar gangi yakeyi yana tsuma yana shanye mata nono yana nishi yana qoqarin budata ya tura yatsansa cikin Virginia dinta da yake a mugun tsuke yana cakawa a hankali yana karkadawa daqyar ya samu yatsan nasa ya shiga saboda Virgin ce sosai babu ta inda takejin sauqi shikuwa wani irin salo yakeyi mata na tashin hankali yana caka hanunsa a pupsy dinta yana nishi yana goga mata lafiyayyiyar joystick dinsa me tsayi sosai da wadataccen kaurin da duk zurfi da fadin gaban mace saiya cikata, janye yatsansa yayi daga vulvo dinta saboda buqatarsa ta biya ya jiqata daidai buqatarsa ya janye bakinsa daga nononta. Sama yayo ya kama penis dinsa ya fara tura mata a bakinta ta cije lebanta tana kuka tana zuba masa magiya tana cewa tsoro nakeji ya Aadil da zafi dan Allah ka barni" Rufe mata baki yayi da sauri yace "shut up my shatuuu..." cikin wani murya yayi maganan da bata sanshi dashiba kuka ta kara fashewa dashi wanda ke karyar mishi da zuciya daze iya daya hakura tunda bataso amma idanma yace zai qyaleta yaudarar kansa zaiyi kuma ya kashe kansa domin ya kudirci yau seya mori matarshi sha'awa na sake buga masa ganga yasa hannunsa biyu ya dago yatsanshi ya tura cikin HQ dinta da karfi jin karan data saki yasa ya zare yatsansa da sauri ya hada hannayenta biyu ya riqe gam a hannunsa daya daya hannunsa kuma ya budata yana kokarin danna mata joystick. Kuka take sosai kaman yana yankan namanta hakan yasa ya saketa da sauri tareda rungumota yafara shafa bayanta. "Ya isa haka yi shiru ba abinda zan miki tunda bakiso....." Numfashi ta sauke tareda lumshe ido ita yanzu tsoroma yafara bata. Rungumeshi tayi sosai "ya Aadil..." "Uhmmmm. " "Am sorry kayi hakuri wallahi tsoron abun nakeji..sosai. " Kiss ya manna mata a goshi, "bakomai kiyi bacci Kinji.. " Kara rungumeta yayi wani bacci yayi gaba da ita shima da kyar ya samu bacci ya d'aukeshi. Mimi queen ✍️. 2022-07-03, 11:53 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 35&36. Washe gari haka Aabid ya tashi ba dadi idanunshi duk ya kumbura wanda itama haka Zarah dan ba wani dadi itama take jiba, Zuwa karfe sha biyu dukkansu sun shirya suka dau hanyan Nigeria. A fadar shugaban kasa dake Abuja (bila) Jet din ya sauka, da sauri Mami ta nufi filin da jirgi ke sauka lokacin duk sun fiffito sunabin gurin da kallo, Hankalinta nakan Zarah ita kadai takesan gani da sauri ta karisa ta rungume Zarah. "Alhamdulillah 'yata tasamu sauqi" tafadi da sauri tanajin dadin ganin yanda Zarah tasamu sauqi, dukkansu kallonsu sukeyi kafin Aadil cikin wasa yace. "Her Excellency Mami first Lady gun His Excellency Abie...." Dariya dukkansu sukayi hakan yasa Mami dagowa, rungumeta yayi. "Congratulation Mami, ina Abie....? " "Hummm Son yana can aiki yamai yawa let walk in...." Dukkansu sukayi cikin fadar, wow kai gaskiya Bila ba karamin guri bane unguwa kusan gomane amma guri daya ga wasu sojoji na musamman dake basu tsaro, kai gaskiya......bari dai inyi shiru kar a cemin er qauye. Bangare guda Mami ta nunawa Aadil da Aabid tace nasune, hakan yasa suka nufa dansu kimtsa, Tsaye Aabid yayi yakasa yin komai ya zubawa Aadil ido daya canza shige zuwa 3kwata sky blue wando da jan armless riga, dago kai Aadil yayi. "Bid lafiya meyasa tun dazu baka shiryaba mu wuce muyi lunch....? " Dan huci ya saki. "Dil am not in mood....." Kafadan Aabid Aadil ya riqe. "Repose bid everything is temporary ka daure kayi wanka ka fito semu wuce tare ko...." Ji yake kaman bashida wani damuwa idan yana tareda brother dinshi amma shikadai yasan irin abunda ke damunshi akan Zarah. Bayi ya shiga be jimaba ya fito, har Aadil ya fiddo mishi kayan da zesa shima 3kwata da armlee riga sedai shi wandon ne red rigan sky blue Aadil ne yafeshe shi da turarruka suka riqe hannu a haka suka fito kaman wasu twins, Suna fitowa Mami ta dubesu. "Alhamdulillah Masha Allah Allah nagode maka daka azurtani da yara masu kyau da kyan zuci kasanyasu suka kasance farin cikin iyayensu maza my Son ku karisa dinning part inkun gama inasan ganinku. " Babban part ne guda dancin abinci nan ma'aikata suka dinga hidima dasu har suka gama, Part din Mami suka nufa, ya hadu ba karya da sauri tace. "Yawwa yarana dafatan kungama..? " Lumshe ido Aadil yayi Aabid kuma ya d'aga kai, karisawa sukayi Aadil yane ya zaunar da Mami ya daura kanshi kan cinyanta shikuma Aabid ya daura kanshi kan kafadanta. Aabid ne yace. "Mami yaushe rabon dana kwanta a jikinki....? " Murmushi Aadil yayi. " Tunkan muyi aure... " Shafa fuskan su tayi dukkansu da hannayenta tareda lumshe ido. "Saboda yanzu kun girma ne tunda na muku aure yanzu sedai ku kwanta ana matanku...." Murmushi Aadil yayi. "Wannan er yarinyarce zan kwanta a jikinta Mami tayi karama nafita 'kiba ai sena 'ballata...." Murmushi tayi jin abinda yace. "Son kenan ai mace batawa namiji kadan komin qanqantanta..." Aabid da yayi shiru yace. "Mami I missed Abie so much shi kadai nakesan gani...." Shafa sajenshi tayi. "Abie is so busy rabona dashi yau kwana uku...." Huci Aadil yasaki kafin Mami ta dora."shiyasa nakesan kud'an kwanan min biyu kafin ku juya dan nama warema ko wannanku part shida Matarshi yanzu da kunzo Nigeria nan zaku dinga sauka...." Aadil ne yace."kiyi hakuri Mami amma bazamu iya zaman Bila ba bauchi zamu dinga zuwa zadai mudinga zuwa muna gaidaku...." Aabid ma yace. "Hakane Mami nima gaskiya. " Shiru tayi yazatayi sun riga sun fada mata ra'ayinsu dukda itama bawai san zaman gurin takeba amma yazatayi mijinta na gun. "Shikenan Son yaushe zaku wuce Bauchin..? " Aadil ne yace. "Jibi zamu wuce saboda bikin Farooq (yaron uncle) kuma kinga ran friday ne kuma kinga rana d'ayane da bikin Shattima wansu aysher zamu kaisu gida bayan bikin zamu daukeso inmun huta we now back to our work...." Shiru mami tayi. "Hakanma yayi....." Daidai lokacin granny ta shigo. "Halima gaskiya gidan nan ya hadu yanzu muka gama zagayawa nida Aishatu nanma ba ko ina muka shigaba ni ai naga guri ba inda zani inanan...." Cikin farin ciki mami tace. "Ai dama part dinki nanan guda yana jiranki sekiyi zamanki bikin Farooqma naso ace anan akayi amma uncle yace gara ayi acan a ragewa mutane wahala, amma bayan bikin dai na roqi su uncle su dawo nan domin muji dadin zaman....." Granny ne tace. "Nikam ko bikin farukun ba zuwa zanyiba wahala da gajiyan zaman jirgin da nayi be sakeniba....." Cikin wasan kaka da jika Aadil yace. "Kaji granny kedama aka temaka aka daukoki a jirgi matan da take yawo a mota kwana biyu tayi a jirgi har tanada bakin cewa wahalane...." Wani duba tayiwa Aadil. "Rufemin baki ja'iri kawai kasani tunkan kafara hawa jirgi nina fara domin kam ubanka niya fara sawa a jirgi tunkafin kuzo duniya ya kaini kasa me tsarki..." Cikin dariya Mami tace. "Ke kike biye musuma...." Duban Aabid da idanshi ke lumshe granny tayi tace. "Kai kuma lafiya haka Aabidu..? " Da sauri ya bude ido. "Am sleepless..Dil zo muje muyi bacci.... " Hannun Aadil yariqo suka fice, bayansu sukabi da kallo kafin cikin gulma granny tace. "Allah Aabidu kewan matanshi yakeyi ba wani bacci..." Dariya mami tayi nan granny ta dingi ba Mami labarin abinda ta lura akan Aabid a kasar waje, dariya Mami ta dingiyi jin granny ta hanasu kwana tare da yanda ta lura Aabid yashiga damuwa. Dariya Mami tayi. "Kice ya shiga hannu. " ***** Kwanansu biyu a Bila suka tafi bauchi batareda sunga Abie ba domin ayyuka sunmai yawa su aysher se murna sukeyi zasuje gida especially ma Zarah. Sunje sunga babban gidan da Abie ya siya wasu baffa hatta komai daya shafi auren Shattima shiyayi mishi sannan su Aabid sun ginama baffa babban gidan kaji an zuba kaji sunfi dubu abun se wanda ya gani, Shattima dama yana aiki a wani company to yanzu companyn Farooq suka maidashi aka bashi babban matsayi, sannan bayan biki baffa da Ummi da mutane hamsin a danginsu zasu tafi aikin hajji kowa se albarka yakesa musu, a gidan aka ware part din Shattima da Matarshi wacce itama buzuwace daga kasar Agadas ze daukota Wanda bayan biki Aabid ya ware musu kasashe biyar da zasuje cin amarci. Sunyi murna Ainun na ganin zarah nan en uwa aka dingi gaisheta da jama'a da jiki, Tunda suka ijiyesu suka tafi suma gurin nasu shagalin na Farooq daze auri yarinyar Sarkin Zazzau, Aadil ya kasa daurewa uni suke yin waya shida _NISFUL HAYAT_ din kuma duk dare se yaje. A haka dukka bangare biyun aka gudanar da bikin Masha Allah anyi biki nagani na fada Mami ma tazo through flight amma a ranan ta koma takawo ma Amare kyautuka masu yawa , Aysher haka suka dingi shigen alfarma ita da Zarah kowa ya gansu seya gane suna cikin hutu. Yaune taro ya watse domin an kawo Amare tuni dan Shattima ya shiga dakin amarya tun jiya, Farooq kam yauma sun wuce kasar Istanbul shida amarya. Bayan magrib Aadil yazo ya dauki su aysher wanda da daru suka rabu da Ummi taso ta tafi da Amira amma Ummi tace. "Se zasu koma US. " Wannan kenan. ✍️. 2022-07-04, 11:52 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 37&38. _Allah ubangiji ya hadamu da alkhairynsa amin ya Allah._ Dawowa daga masallaci Aadil da Aabid sukayi around 8:56 suka shigo gidan, Aadil ne yadubi Aabid. "Seda safe bro zanje yau zanci amarci na bama da tsinke ba da toothpick zanci yau duk abinda ze faru yafaru sedai My Shatuu tayi hakuri" ware ido Aabid yayi cikeda isgili yace "kadinga mene to? Me toothpick zaima?" hararanshi Aadil yayi yatura bayanshi yace "gud night jor, greet our wife, Allah bamu alkhairi" ahankali yace "Ameen" Aabid yajuya ya shiga part dinshi shima Aadil yay hanyar part dinsa baida burin daya wuce yasa Aysher a idanunshi, Aabid a hankali yamurda door handle ya shiga cikin dakin wani cool sassanyar kamshi ya daki hancinshi, kafe Zarah dake kwance kan kujera ta lulluba da bargo harkai yayi da ido yayi heart dinshi na beating fast wani irin force kaman magnet na pulling dinshi to her, cold feet dinshi yadaga yafara tafiya haryakai wurin dogon kujeran, tsugunnawa yayi agaban kujeran yana kallonta ahankali yasa hanunshi yaja bargon kasa kadan haka ya bayyanar da fuskarta tareda wani kamshi dayamai sallama dake tashi daga jikinta, kafe fuskarta yayi da ido tai wani haske bun lips dinta sunyi pink sosai da dogon hancinta da tip dinshi yay ja kaman wacce take mura, net din data saka akai ya zamiye yay baya hakan ya bayyanar da black gyararren gashinta dake kamshi, gashin gaban goshinta sun kwanta lub, she was looking breathtaking and very innocent kaman ka dauketa ka gudu yanda heart dinshi ke bugawa yasa yakai bakinshi ahankali yama kumatunta Light kiss sonta na ratsa kowani jijiya na jikinshi, tashi yayi yaja bargon jikinta ya ijiye a gefe yanabin dogayen santala santalan chocolate cinyarta da kallo kafin ahankali cike da dabara ya dauketa a hannu zaiyi bedroom da ita, firgita tayi tabude idanunta cikin bacci ta kallai, hada ido sukayi. Hada ido sukayi da Aabid dake kallonta kaman zai hadiyeta afirgice tasake ware idanunta ta kallai duka baccin dake cinta na clearing daga eyes dinta duka heart dinta na racing sosai, hanunshi dake ta bayanta ta ture da sauri tana kallonshi tana kokarin sauka kasa lips dinta na rawa amma yaki bata chance din, bude kofa yayi ya shigar da ita bedroom dinsu ahankali ya zaunar da ita abakin gado kaman ya ijiye kwai da sauri ta mike tsaye zata gudu hanunta ya rike gam da sauri yana kallonta asanyaye dan yasan shimai laifine, ahankali yay kneeling yakai gwuiwowinshi duka kasa yakama dayan hanun nata yarike yana kallon fuskarta yanda har lokacin kanta ke kasa takasa kallonshi jikinta sai rawa yake, sosai yaji zuciyarshi ta tsinke ahankali yakira sunanta. "My Zahra..." shiru yadanyi yana kallon fuskarta har lokacin bakinshi ya bushe sosai tsabagen yanda yakeji, matse hanunta yadanyi cikin yanayi nason lallashin mutum, murya chan ciki irin wacce ke ratsa zuciya yace "am sorry My Pretty My wifey" da sauri Zarah ta dago idanunta dasuka cika da hawaye ta kalleshi hawayen na gangarowa, girgiza mata kai yayi cikin wata irin kwantacciyar murya yace "please karkiyi kuka My Zarah" hanunta daya rike ya daura akan heart dinshi yadan lumshe ido kafin yabude su sun chanza launi kaman namaijin bacci tsabagen damuwan dayake ciki ya kalleta murya chan kasa yace "My heart is breaking My Zarah and my mind is clouding because of how angry you are at me, i am sorry kinji, namiki laifi, I've hurt you, am a bad person" hawaye ne suka zubo daga idanunta ta runtse ido da sauri ta kawad da kanta gefe dan bataso ta ganshi, ko kallonshi bataso tayi, rawa muryanshi yafara ganin yanda ta kauda kai gefe, murya chan kasa yace "am so sorry, i don't want to see you act like this when i know how pure your smile looks, murmushin da am the only one nakesan gani kinji My Angel sent from above" fizge hannayenta tayi tafita daga dakin da gudu dan kalaman ta nataba mata rai, kitchen ta shiga kafin yakaraso ta murza key jikin kofar kitchen din ta tsugunna awurin kofar tafashe da kuka sosai, jingina yayi da kofan kitchen din ya lumshe ido hawaye suka gangaro daga gefen idanunshi murya chan kasa ta yanda ita kadai dake wurin ne zata iyajinshi yace "don't let these small imperfections of mine be the reason you question son danake miki starting from d day dakika temakeni hakan ya nunamin u are kind as well nashiga tashin hankali kullum aadu'ana Allah baki lafiya da kika fada comma , i'm sorry for everything i said, i take it all back, the love i have for you my Zarah is stronger than anything dakike tunani a duniyan nan, I love you, can you ever forgive me my Zarah? Not for me, not for you but please for the sake of aurenmu, our marriage, open the door Baby, let me shower you with my love dan kin chancahnci duniyar nan gabaki dayanta, i am unable to give you the world but i can gave you something even more valuable My wife, i can give you my whole heart, my entire soul, and alll of me, gabaki daya na, i am really sorry m...my Zah...rah" muryanshi tafara rawa sosai ya daura kanshi ajikin kofar cikin muryanshi data dishashe yace "open the door Aabid dinki na nemanki, Aabid na neman Zaran shi, Aabid is longing for his love Fateematu, Aabid needs you, inason inshiga jikinki, i just wish i had d power to undo all abubuwan danayi, i wish inada power nai erasing all d bitter memories, Zarah! I am so sorry so sorry, open the door please. " fashewa tayi da kuka sosai tana jikin kofar takasa koda tashi kyaran da Aabid ya mata kawai take tunawa, komi nadawo mata sabo abin nakara sosa mata rai, ganin taki bude kofar sai kuka take dayafi komi tadamai da hankali yasa yajuya da sauri yay bedroom dinsa ya shiga dube duben inda spare keys suke a drawers din kasan wardrobe dinsu yagani, da sauri ya kwaso duka dan baimasan wannene na kitchen ba yadawo wurin kofan ya shiga sassakawa har Allah yabashi iko ana hudun daya saka ya murza kofar ta budu da sauri yabude shiga kitchen din yakarasa inda take duke, ahankali ya dagata daga tsugunnen datake tana kuka kaman wacce akama rasuwa, cupping face dinta yayi yana kallonta batare data dago idanunta ta kallai ba sai saukar numfashin shi dake sauka a fuskarta da sauri da sauri tsabagen fargaba da tsoron dayake ciki, murya chan kasa dake dan rawa yace "m..my Zarah! I am so...sorry" yafadi haka yana kallon fuskarta still ganin yanda take kuka yasa ahankali yay placing forehead dinshi akan nata yahade fuskarsu ta yanda har lips dinsu na gogan juna yana kallonta hoping tadago eyes dinta kawai ta kalleshi koyaji sanyi da relief a ranshi, ahankali kaman zai saki kuka yace "am sorry" fashewa tasake yi da kuka sosai gabobin jikinta narawa da sauri yaya grabbing lips dinta ya shiga kissing dinta passionately yana sauke ajiyan zuciya ya dagata ta hanyar daura hanunshi a karkashin soft bombom dinta yafita daga kitchen din da ita ya zaunar da ita akan dining yana kissing dinta ya shiga tsakanin kafafunta sosai kaman zai koma cikin jikinta he's hand running a back dinta yana shashafata, yakai almost 10min yana kissing dinta sanan yadan dakatar da kiss din yana kallon yanda idanunta ke alumshe suna tsayayar da hawaye, batare daya raba bakinsu ba cikin wani irin voice murya mai kama data whispering dake penetrating into zuciyar wacce kake kokarin lallashi yace "am sorry babygirl plsss" ko bude idanunta batayi ba balle yasaran zatace mai wani abu ahankali ya zare bakinshi daga nata cikeda damuwa sosai yay zare hanunshi daga bayanta yadaura kan fuskarta yay cupping face dinta sosai yana kallonta kafin gently yasa tongue dinshi yafara licking tundaga wuyanta inda hawayen yakai har zuwa cheekbone dinta slowly saida tsigan jikinta yatashi, ahankali yasanya dayan hanunshi akan soft moist lips dinta daya gama kissing yana murzasu gently ta yanda bazai mata zafiba yaja tongue dinshi yafara licking daga cheekbone dinta har zuwa eyes dinta, tsayawa yayi chak yana kallon idon dasuke a lumshe hawaye sunyi soaking eyelash dinta sosai sun haura har saman eyelid dinta dasuka soma kumbura tsabagen kuka, iskan bakinshi dake kamshin mint leaf yamata blowing hakan yasa ta kankame idanun sabida wani yarr dataji all receptors Na skin dinta na amsawa, ahankali ya sanya tongue dinshi ya lashe idanunta in circular form saida ta saki ajiyan zuciya kafin slowly yafara kissing idanunta both, sosai takejin yanda yake kissing nata hakan yasa da sauri ta fizge fuskarta ta hanyar kawad da fuskarta gefe, tsayawa yayi chak yana kallonta zuciyarshi na breaking sosai ganin yanda ta tsaneshi bama tason ta kalleshi and she has all d reason in dis world ta tsaneshi dan yanda yay treating nata was awful, hannunshi yasa duka biyun yakamo habarta yajuyo da fuskarta ya kalleta ahankali yace "am sorry kiyafemin kinji kin hakura?" shiru tayi batare batare data kalleshi ba Jiyaye kaman ya kurma ihu sabida yanda tayi sosai heart dinshi yafara rawa about to cry hanunshi ya daura akan guwiwanta bakinshi narawa sosai yace "i will k...neel for you again inhar bazaki iyafemin ba" yay maganan zaikai guiwanshi kasa da sauri batare data kalleshi ba cikin siriruwar muryanta tace "please karkamin kneeling babu kyau babba nama karami haka" hawaye ne ya gangaro daga idanunshi da sauri yasa hannu ya share hawayen yasa hannu ya juyo da fuskarta yadaura forehead dinshi kan nata yana kallon fuskarta, hawaye ne yakara gangarowa daga idanunshi ya diga akan fuskarta cikin muryan wanda ke gab da kuka yace "am so sorry okay, mezan miki kihuce? Tell me anything u want i will do it, please don't hate me, kifadamin kome kikeso i will do it My Zarah na, i love you so so much, bazan iya jure wanan rashin kallona da bakiyiba, wat do you want eh?. " Yay maganan yana gab dayin kuka ganin tai shiru yasa yace "uhm talk to me please karkisa nai hauka" dan tureshi tayi ta sauka daga kan table din, ahankali tace "i just want to be alone" tai maganan zata koma hanyar kitchen da sauri yariko hanunta yace "no please" daukarta yayi ahankali batare dayabata daman sauka ba ya shigar da ita dakin kwantar da ita a dakinta akan gadonta da sauri tajuyamai baya taja bargo ta rufe har kanta gabanta nafaduwa sosai kuka nacinta, ita kanta batasan tanada fushi hakaba, ta tuna baffa su na yawan cewa Ummi nada hakuri sosai saisa bayason fushin ta dan idan tai fushi saiyasha wahala yake shawo kanta, to kodai ita tabiyo ne? haushin da tsanan Aabid takeji sosai da haushin komima bana wasaba, koda zata hakura saita koyamai cewa you can not disrespect a woman and go free koma kai wanene. ahankali ya kafe bayanta da ido yana kallonta kafin ya kwantar ta kanshi ta bakin gadon ya share hawayen daya zubomai zuciyarshi har wani zafi yakeyi bayason yatuna abubuwan daya mata danshi karan kanshi tsanar kanshi zaiyi ahaka bacci yay awon gaba da dukkansu. ***** Bangaren su Aadil. Yana shiga yaja reverse a falo ya zauna kan siter, kamshinshi data jine yasata fito jikinshi ta fada, "What happen to yhu husbyy.? " "Am not in Mood. " Danjim tayi kafin tace "how do I make u feel better yanzu uhm My Aadil?" murya chan kasa yana mata wani irin kallo yace "by letting me make love to you" da sauri ta kallai jin maganan daya fito daga bakinshi, gira daya ya daga mata yace "I want My P inside your P, inaso muyi PP yau" gyara mata zama yayi kan jikinshi yadaura duka hannayenshi akan waist dinta, da gudu taboye fuskarta kan kirjinshi sabida kunyan maganan shi hanunta tasa ta daki kirjinshi ahankali saboda kunyan dayasa taji, ihu yayi. "ahhhhhhh, wayyoooo Allahna zan mutuuuu" da sauri tadago kanta ta kallai arude tace "menene My Aadil?" turo mata baki yayi yasa hannu yana lailaya kan nipple dinshi kaman zaiyi kuka yace "bake ne kika dakan mini nono naba dankinga is not as big as urs, ai shima yana da ruwa dankiji" hararanshi tayi tana murmushi tace "wanan nonon ne da ruwa" da sauri yace "matsa kigani to" kallon nonon tayi yanda ya tattare gashi baki, tanason skin din Aadil sosai he's handsome from head to toe, and she loves it, Aadil dinta is fari sol and gashi so hot, and she wish he's a best f*ckers a bed, and yanada big P, her Aadil is everything and even more and her Aadil is very handsome and cute, (Cutest dina😘) hanunta ta daura kan nipple din, wani irin tashi tsigan jikinshi yayi da sauri ya lumshe ido yayi gajeren moan. "mmmm" kallon fuskarshi tayi ganin yanda ya lumshe ido yana moaning yana side lips tsabagen jin dadi yasa tace bari ta rama abinda yamata dazu a mota, bakinta takai ahankali unexpectedly tadaura akan nipple din nashi ta zare hanunta daga kan nipple din taja nipple din da karfi tafara sha, ihu Aadil yayi sosai kaman wani ragon layya. "mmmmmm, huuuuuuu, Cutie wayyo! Just like that, don't stop please" yay maganan yana turo mata kirjinshi more and more yadaura hanunshi saman kanta yanaji kaman zai mutu baisan cewa idan ana sha maka nipple kanajin dadi hakaba saida tamai, murmushi sosai tayi ganin yanda yarude ta danne duk wata kunya datakeji tace bari itama tarama iskanci dayake mata kadan yau, hanunta takai ahankali tadaura akan dayan nipple din ta murza kan ahankali while sucking d other one, wani irin bucking up yayi sosai kujeran dining dasuke kai na neman faduwa ma. "use me Cutie, use me, use me like your little f*ck toy, I love it" yafada voice dinshi na dishashewa, murmushi tayi she just promise saita saka shi kuka kaman yanda yake haukatata yasata kuka all d time, erection dinshi dataji yamike sosai a cikin boxer dake jikinshi yasa batare data saki nipple dinshi dake cikin bakinta ba ta gyarazama akan cinyarshi da kyau ta hanyar saukar da legs dinta a side side na kafarshi, ahankali tai rubbing soft bombom dinta kan erection dinshi ihu yayi yace "ride me, harder Baby gurl arrrgggg, ride me plsssss" tsayawa tayi tacire nipple dinshi daga bakinta tana zama kan P dinshi da kyau tadaura fuskarta kan nashi bottom lips dinshi taja adan tsorace dan daurewa kawai takeyi takemai, bude idanunshi dasukai jajir yayi ya kalleta tsabagen dadin dayakeji, riding cock dinshi tayi ahankali tana kallonshi kaman yanda shima yake mata wani irin kallon maita he just want to strip her naked, he want to tear those nighties off and have her, eat her up like a beast, jan lips dinshi tai da karfi hakan yasa yasaki sound da chan edge of his voice yace "ahhhhh....I love you Cutie so much" shafa fuskarshi tayi taja lips dinshi cikin muryanta daya chanza kala tace "don't make a sound until i tell you to, and if you do, I'm going to pause and wait until you can be quiet again like a good little boy" tai maganan tana kashemai ido daya kaman yanda yake mata in yana mata iskanci, sumane kawai Aadil baiyiba dan yanda tamai cutting eye saida yaji all his special senses na jikinshi sun amsa grabbing waist dinta gam yayi yace "am your little Boy Cutie, yeah am your little boy, you are the owner of me, i want you to gag on my P" murmushi tayi ahankali ganin ina bazai iya shirun ba hakan yasa ahankali tasaki bakinshi takoma baya kadan tana jan bombom dinta akan P dinshi, tsayawa tayi a daidai tawajen gwuiwanshi tana kallonshi kaman yanda yake kallonta, lumshe ido tayi sabida kunyan wat she's about to do tasanya hanunta abayanta ahankali ta unbutton din boturin yar rigan datasaka batare data kalleshi ba takai hanunta tasalube spaghetti hand din rigar daga kafadarta kafin ahankali tazare na dayan ta daura hanunta saman kan boobs dinta holding rigan from falling tana breathing heavenly feeling damn shy, cikin wani irin low voice Aadil yakira sunanta. "Mrs Aadil!" dago idanunta tayi ta kallai kasa magana yayi sai wani irin kallonta dayakeyi dying to see abinda take rufemai, ahankali ta janye hanunta tazare rigar gently cikin wani irin salo dake kara haukata namijin tadago kai ta kallai yanda taga ya kafe boobs dinta da kallo yasa tajefamai rigan kan face dinshi tai sauri tafada jikinshi ta manna mai boobs din akan kirjinshi, janye rigan yayi da sauri daga kan fuskarshi yasaki kara. "washhhh i said it and am still saying it again, u have a very very naughty boobs Gurl, arrhhhhh" yasaki kara sosai yana cijan lips dinshi boobs dinta na neman kasheshi, a ahankali takai bakinta saitin gefen fuskarshi tasakin mai kiss akumatu kafin ta daura bakinta akan kunenshi tafara bashi earlobe kiss while gently caressing his cheek har zuwa his right ear rudewa yayi kaman zai mutu his P na nema ya balle tsabagen mikewa datakeyi a boxer, hanunshi yakai arude zaiyi freeing dinshi da sauri tarike hanunshi takai hanun kan waist dinta tana murmushin mugunta tamai whispering. "not yet Boy" rike waist dinta yayi kam gashi yana kokarin kai hanunshi kan boobs dinta tahanashi sai gogamai su take a chest nipple dinta na yakushin shi a kirji yanaji kaman zai saki fitsari awando tsabagen dadi, dadin dayakeji is too much he's looking for wat to put in his mouth for comfort, sosai kafafinshi suka shiga rawa, ahankali ta tasaki kunenshi tafara bashi kiss tundaga neck dinshi har zuwa huge chest dinshi kaman namai workout tana sauka daga kan cinyarshi, kissing ko ina take ajikinshi har zuwa six packs dinshi, nishi yayi mai karfi yana daga kanshi sama bakinta tadaura akan navel dinshi tai biting navel din lightly. "arrrggggg...you have a very talented little mouth gurl, mmmmmm" jan tongue dinta tayi daga navel din har zuwa abdomen dinshi da V-lines dinshi sosai takejin yanda internal organs dinshi ke vibrating yanda ya rude matane ma ke bata courage takemai all dis things more and more, hancinta ne yay tuntube da huge erection dinshi ya sauri yay bucking up yana turomata shi fuskarta sosai yace "don't have mercy on it, don't have mercy, don't have mercy on it..ummh" yay maganan kaman zaiyi kuka yana turomata hakan yasa ahankali hannayenta har rawa suke ta daura akan boxer taja boxer kasa wani tsalle huge erection dinshi yayi harsaida ya bugan mata fuska ya mike sambal tana wani rawa, sosai gabanta yafadi. "punish it Cutie, don't have mercy on it, hukunta mini ita" Yay maganan yana turomata shi saitin bakinta alamun ta hukunta P din, ahankali cikeda tsoro da rashin sanin mema zatamai tabude bakinta da sauri yatura ciki. "ughhh...you can have me any way you want me Cutie am ur little Boy, am ur little Boyyyyy" yay maganan muryanshi narawa sosai yana sake turamata, runtse ido tayi da karfi tanajin vibrating da karfin abin abakinta jin yanda jikinshi ke rawa yasa tahade bakinta ta matse kam not knowing mema zatamai. Ihu yayi yace "give me head wife, give me, don't have mercy on me, suck me and drain all my ounce" ahankali ta shiga sucking dinshi tabude idanunta Idanunta tana kallon fuskarshi looking at yanda yake ciccije baki yana lumshe ido nabata joy and satisfaction, hanunta takai ta daura around his balls tarike su, ihu yayi sosai zaiyi magana saikuma yafashe da kuka yarike kanta yana bucking up abinma is way to bigger than her mouth dan kusan rabin shi is outside. "a.....i...i..lo....love you... Gurl, oh lord of mercy am gonna explode" yay maganan yana shan bottom lips dinshi da karfi yariketa gam kanshi kaman zai tarwatse, crowns dinshi takesha kaman tasami sweet na popsicle fashewa da kuka sosai yayi yay bucking up gabaki daya jikinshi bayakan kujeran kuma yatura mata chan ciki yana kuka jikinshi narawa. "wayyooo Biddddd, Mamiiii My Shatuuuuu, dadiiiiii" ganin zatai amai yasa ta fizge bakinta da sauri tai baya tana nishi kaman zata suma wani irin ihun kuka yayi yay exploding anan kasa yafadi daga kan kujeran jikinshi narawa sosai kaman anmai plugging electric shock. Hannunshi yamika mata alamun tazo ta rungume shi mikewa tsaye tayi ahankali tana dafe bango danko kadan batajin karfi ajikinta she's so dripping wet ta makemai kafada tana murmushi tafara tafiya saida tazo kusada shi sanan tamai gwalo murya chan kasa dake cike da gajiya tace ". 1-1 nima nasaka kuka kaman yanda kake sani" tai hanyar dakinta da gudu, wani irin kallo yabita barinma ass dinta dake rawa sosai yana murmushi ahankali yatashi tazauna yanadan cizan lips dinshi yana murmushi yace "am coming for u gurl banga mai hanani cinki dis night ba". Tashi yayi da sauri yayi cikin dakin, Harta kwanta ta lullube da bedsheet da sauri yasa hannu a hankali ya zare bedsheet din ya zuba mata ido, bakinshi yakai kan boobs dinta yafara musu shan sweet, da sauri ta bude ido. "Please ya Aadil..... Be bata daman magana ya hada bakinshi da nata ya shiga bata wasu kisses, jikinshi har rawa yakeyi nipple din ya shiga lailayawa yana daura bakinshi akan boobs din ya shiga sha yanayi kaman zai ciji bakin nipple din wani irin malalacin ihu tayi. "way-yoo" he just promised yausaiyasa ta manta wani duniya take, ahankali yake shan boobs din yana shafa cikinta da hannu Sosai take nishi tana shafamai gashi dake kara birkitashi dago kanshi yay ahankali yaja harshen shi tundaga tsakiyan nononta har zuwa gabanta wani irin shure kafafu takeyi sabida yanda takeji har brain dinta bude kafafunta yayi kafin dawani irin force yasa kanshi yana licking all juices din wajen yana flicking clitt dinta da harshe dinshi sosai idanunta suke juyawa tamika hanunta tarike bedspread gam gam tana nishi kaman wacce zata haihu dadin yay mata yawa tsabagen yanda takejan, vibrating jikinta yafara kaman wacce aka jonama wutan lantarki tarike kanshi gam maranta yarike sosai tace "k...k...kad....dena plsss" kara tura harshen shi cikin hole din hakan yasa tasaki wani irin gajeren ihu tana matsawa jikin gado binta yayi yacigaba batasan lokacin datai exploding ba, murmushi yayi sosai ya rungumeta yana kissing dinta ako'ina yasa dayan hanunshi yanajan boxer dinshi kasa ko alamunshi bataji seji tayi ya danna wani abu kaman rodi a gabanta dudda jikewan dataji saida taji zafi d wani special azaba waist dinshi ta damke da karfi tasaki kuka ahankali jikinta na rawa tace "please My Aadil kabarshi ahaka karkayi wannan abun da zaf...fi" tai maganan muryanta na rawa sosai, dawata irin murya irin ta wanda ke kololuwan bukata yace "wani abu?" batare data dena kukan ba tana jan jikinta sama sabida joystick din yafita daga wurin gabaki daya tahuta tace "kaciremin abinda ka doramin, wlh banaso da zafi sosai, abun yacika girma" tafashe da kuka sosai ko ina na jikinta rawa yake daura fuskarshi kan nata yayi yana lasan tip din nose dinta dawani irin calm voice yace "banda wani girma fa, tsaya agwada agani zaki daukeni tsaf" yay maganan yana wani irin burmamata ciki ihu dukansu sukai atare. "Aysher wlh dadin nan naki na neman zautar dani tunkanma nakai da shiga. " mmmmm" kaman wani mai buga kwallo dawani irin azababben gudu ya shige ciki wanda kaurin budurci yamai burki da sauri runtse ido tayi da sauri tana fidda hawayen azaba har cikin brain dinta takejin bindin Aadil dinan, hannunta tadaura akan strong hard buttucks dinshi ta kankameshi gamgam sabida yanda jikinta yahau rawa yanda tayi bakaramin haukatashi yayiba da gudu yakara bugawa wani uba ihu tasa, gyara joystick din yayi abakin hole dinta dat is dripping ya goga, cikin kuka sosai kaman wata jaririya tace "please my Aadil mutuwa zanyi......" turawa yayi ciki da sauri ta damke bedsheet numfashinta na neman daukewa da kyar yace "lemme explode saina barki Cutie plss wife" bugamata abin yayi, Da tsiya da turjiya Aadil ya kauda budurcin Aysher wanda tayi kuka har da er sumarta sabida azaba. Saida hankalinshi yadawo jikinshi sanan yamika hannu ya kunna bedside lamp ya kalli fuskarta idanunta sun kumbura sosai sunyi bulbul suntum, gashin idanunta sun mammanne da juna tsabagen kukan datasha na azaba da wahala, runtse idanunshi yayi da karfi dan baitaba sanin cewa he will do something like this to her ba, ahankali yay kissing forehead dinta yasa hannu cikeda tausayinta yace "am so sorry Cutie i didn't mean to hurt you, i am truly and deeply in love with you Aisha, I can't wait for that moment when you realize that i will do whatever it takes to make you happy, your happiness is and forever will be my priority Aysher, Shatuu my wife" kiss yasake mata a lips yakai hannu yana share hawayen dake zuba daga idanunta ya cigaba da gayamata kalamai masu dadi da sanyaya rai. "if i could give you one thing in life, I'd give you d ability to see yourself through my eyes, only then zaki gani sanan zaki yarda and you will realize how special you are to me Cutie, I love you so much Shatuu na, my Angel, thank you, thank you for keeping your virginity for me, Allah miki albarka" yay maganan yana sake rungumeta ajikinshi, sakinta yay ahankali yatashi daga kan gadon ya sauka yanajin wani farin ciki dabai tabajin irinshi ba saiyau, dan yau ya yarda yay aure, wanka yayi tsaf yafito bayan yahada wani ruwan zafin yadawo dagata yayi daga kan gadon kaman yana daga yar kwai fashewa da kuka sosai tayi sabida azaban datakeji bayi yakaita yana mata sannu yasata cikin ruwan ihu tayi. ". Wayyooo Allah Mami namutuuuu" tamike zata fito da sauri yariketa yamaidata ciki yana girgiza nata kai idanunshi sun kawo kwalla tsabagen tausayinta dayakeji ahankali yace "please kizauna kadan zan miki, am here i will hold you bazai miki zafiba trust me" makemai kafada tayi tana kokarin shigewa jikinshi duk yanda yayi kin yarda tayi tai sit bath din tsabagen tsoro da zafin datakeji hakan yasa yamata wankan tsarki kawai yafito da ita zanin gadon ya chanza ya kwantar da ita sanan yafita falo, tea yahado mata yakawo da kyar yatasata agaban tasha dan kadan yabata paracetamol tasha shima sanan ya kwanta yasata ajikinshi yana shafa bayanta ahaka bacci yay gaba da ita jikinta yadau zafi sosai kasa koda komawa bacci yayi sabida tausayinta. Mimi queen ✍️. 2022-07-05, 11:20 a.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 39&40. Seda Aadil yaji ana kiran sallah sannan ya shiga bayi yayi alwala a kwancen ya barta ya fice, haduwa sukayi da Aabid suka wuce masallacin tare. Alla Alla yake yakoma gun aysher, ya lura Aabid na cikin damuwa seda suka shigo zasu rabu duban Aabid yayi. "Zarah bata hakuraba ko Biddd....? " Daga kai yayi cikin wani irin muryan tausasawa Aadil yace. "Karkayi kasa a gwiwwa continue appeal su haka matan nan suke dukda abinda tayi is a right dan tayine danta koyawa maza darasi amma she have to forgive dan kayi regret, kaje kaci gaba da lalla'bata nasan zata hakura kaji Bloody..." Gyada kai yayi nan sukai sallama kowa yayi part dinshi. Yana shiga ya tadda Aysher ta tashi se Kwara amai take, jikinta yayi mugun zafi a rude ya dauketa yakaita bayi yawanke mata jiki yasake mata wanka da kyar ta iya yin sallah shima a zaune dan jitake kaman anasa mata barkono a gaba, Ganin aman ya'ki tsayawa se kuka take yasa ya kira doctor ba bata lokaci ta kariso, Ta tausayawa Aysher Ainun ganin yanda Aadil ya mata, dinki tayiwa Aysher nan ta dingawa Aadil fad'a kasa yayi da kyau, wani irin wahalallan baccine ya dauke Aysher. **** Zarah kam bayan tayi sallan Asbah as usual tafara karanta addu'oin data saba kullum safe da maraice bayan tagama ta daura da karatun Am qur'ani me girma. Kitchen ta shiga ta hada break, bayan tagama ne taga kiran aysher dauka tayi, se taji Ashe Aadil ne cewa yayi "Dan Allah tazo aysher batada lafiya. " Cikin sauri ta nufi sashin... Yaji kunyan Zarah sosai domin yasan tagane meya faru dan haka ya fita ya barta da Aysher dake bacci. Zaune tayi tazubawa aysher ido, bude ido tayi a hankali Zarah tayi saurin damke hannunta zubawa Zarah ido tayi tadanji sauki akan dazu dukda har yanzu tanajin uncontrollably azaba. "Sannu sister...? " Zarah ta fadi lumshe ido tayi a hankali ta tashi zarah tayi saurin samata pillow a baya. Da sauri taje ta hado mata tea ta dawo ta dingi bata a hankali. Lumshe ido Aysher tayi tana amsan tea din a hankali tace. "Sister haka auren yake dole se mun daure komai....amma kinsan meye riban auren....? " Girgiza kai Zarah tayi tace. "Hakuri Sister hakuri yafi komai dadi a zaman aure, bantaba tunanin zan mallaki Aadil ba duk dako kedani duk munsan shine za'bina amma haka nayi hakuri shima haka yayi sadaukarwa amma dayike Allah yayi haduwan dan a mafarki yafara hadamu kuma kinga se gashi yanzu mu mallaki juna, har mun zama abu daya.....ina fatan yanzu kuma zaman lafiya keda mijin naki....." Shiru tayi kafin a hankali tace. "Honestly speaking sister har yanzu zuciyata takasa yafewa Aabid balle ta yarda dashi kinsani nasoshi a baya shikuma ya wulakantani kuma daya daga cikin abinda yasa zuciyata takasa amincewa dashi take kyamanshi shine ya ta'ba aikata zina abaya sister zinafa.....hummm" Ido Aysher ta zubawa Zarah harta gama a hankali tace. "Ki godema Allah da yadena yanzu ai abun jin dadin kine daya tuba yakuma dena komai, joke apart sister tunda harya tuba kuma ya nuna yadena komai yafara sanki meyasa bazaki hakura ki yafemishiba karki mantafa shifa dan Adam ne kuma dan Adam da ajizanci aka sanshi, a yanzu baniba kowama yasan cewa Aabid nasanki fiyeda komai dan yanayin daya shiga da bakida lafiya kadai ya isa zama hujja, Aabid da Aadil they're kind honest, fair enough wanda suka gado tundaga gun Abie da Mami yarane masu matukar kirki sedai kinsan dole wani yafi wani, ko yanda Mami take nuna mana yakamata yasa ki sauko kiyafewa mijinki...." Hannunta aysher ta riqe takara kasa da murya. "Sister karkiyi wasa da damanki nasan kinasan Aabid shima kuma haka dan haka ki kauda duk abinda suka wuce a baya kiyi tunanin shimfida wata sabuwar rayuwarsu, mijinki is in seriously Liver disease ki tarairayeshi karki zama silan jefashi wata hanyan kimishi biyayya kinji dear ki manta rayuwar da yayi a baya hakan zesa shima ya manta kinji....." Jikin Zarah ne yayi sanyi dukda itace babba takasa yin wannan tunanin se gashi kanwarta tayi, rungume Aysher tayi tana gyada kai tana boye hawayen dake zubo mata, ta kud'irci komai ze canza daga yanzu. Sun jima tare daga baya Aadil ya dawo hakan yasa ta musu sallama ta koma part dinta. Three quarter wando tasa da wani yar mitsitsiyar riga ta gyara sumarta tashiga kitchen dukta bid'e gidan da kamshi ga kamshin girkinta, dawowan mijinta kadai take jira. Shigowa gidan yayi cikin shigen kananan kaya, kamshi gidan yake tako ina ga wani special kamshin delicious raba ido ya farayi dan ganin mafarkin kamshin. Kaman daga sama yaji ance. "Ka kariso mana mijina...." Ya salaam ido ya zubawa Zarah da take wani irin tafiyan maciji tana nufishi, hips dinta da cibinta dake waje yabi da kallo harta kariso. Kaman dolo haka yake kallonta mamaki bayyane to meya canzata haka, Hannayenshi taja luuu ya bita kaman bita zaizai. Kan kujeran dining ta ijiyeshi ta bude warmer gaba daya ya susuce tunda yake be tabajin kamshin abinci irin wannan ba. Wayan shine yayi ringing, idanshi na kanta seda tayi murmushi tace. "Ur phone is ringing. " Sannan ya yi picking, idanshi na kanta itako abincin take zuba mishi. "Okey am going right now..." kawai ya fadi, kallanshi tayi. "Where are yhu trying to go, bayan yanzu lokacin matarkane...." "Pretty wannan wacce tayi kokarin kashe kine Jamima to my soldier arrest her shiyasa yanzu zanje naganta nayi alkawari yau sedai wata ba itaba......" Wani irin fad'awa tayi jikinshi tareda kamo face dinshi."Mijina inaso kamin wani abu banaso kaje banaso kagantama I don't won't yhu to see her inaso kasa a saketa batareda an mata komaiba...." Da sauri yace. "What kinsan me kike cewa kuwa she try to Assais yhu kuma kice na barta...." Kai ta daga tana shafa kwantaccen sajenshi daya kwanta lufluf a gefen fuskarshi. "Eh banaso a mata komai tayi kokarin kasheni kuma gani ban mutuba ai bata cancanci kisaba kuma karka manta Innallaha uhubul sabirina, Allah ta'ala nasan me hakuri nidai na yafe mata ina rokon alfarma dan Allah kakira kace a saketa banason ka ganta...." Jinjina hali irin na Zarah yakeyi, ba bata lokaci ya daga waya yakira sojojin yabasu umarni kiran Aadil yayi yafada mishi, shima jinjina hakuri irin na Zarah yayi. Abincin ya debo a spoon takai bakinta kashemai ido tayi. "Am already Ate...open ur mouth let me feed u....." Ita ta dingi bashi har yace ya koshi, da aka kira la'asar ya tafi masallaci ita kuma tafara gyaran falon. Har wajen 8 be dawoba tuni ta shiga damuwa dan ba kadan take jin sanshi da kaunarshi a rantaba data gaji kawai seta kwanta. Jin mutum tayi a jikinta a firgice ta bude ido tana kallon shi tsoronshi karara a idanunta He really find yanda yaga tsoranshi attractive and sexy kodan yasaba Jamima da kanta take bashine oho, da sauri ta tureshi a jikinta tafara ja da baya dan yanda taga Aysher dazu taji tsoro sosai saida takai jikin bango sanan ta matsa chan kaman zata fasa bangon ta janyo hijabi da sauri tasaka saman kayan baccin dake jikinta dan wani irin tsoronshi taji tanaji. Tsayawa yayi agabanta kaman zai koma cikinta dan yanda take numfashi sauri da sauri na sauka akan fuskarshi, ahankali yatura hanunshi tacikin hijabinta batare datama saniba Saidai kokarin kwance igiyan riganta dataji da sauri ta kallai tana kara rirrike hijabin jikinta kaman zatai kuka tace "dan Allah kadena. " make mata kafada yayi yana wani irin kallonta yace ". Inaso nagaisa da nonon matataa ne. " yanda yay maganan yasa taji wani kunya yakamata da sauri ta rufe fuskarta da hijabin hakan yabashi asses ya janye igiyan da karfi ya kwance yazame rigan yayar kafin tai wani motsin kirki yadaga hijabin ya shige jikinta yana kallon nonon sunfi na Jamima da komi, wani irin ajiyan zuciya yasauke yasa hannu ya kama, rawa kafar Zarah yafara jitayi kawai ta zube kasa shima kasan yabita batare daya fito daga hijabin ba yarike ta gam ta yanda bazata iyamai gardama ba, ahankali yadaura bakinshi kan nippi dinta, ihu tayi. "innalillahi wa innailaihi raji'un dan Allah kabari, wayyo Allah Mami" sosai yanda cinyoyinta da jikinta ke rawa yakara mai wani karfin sha'awa yadade rabonshi damace yadade, sosai ya shiga mammatseta anan lugun gadon cikin hijabinta saida yaji tai shiru jikinta yasaki ko magana bata iyayi sanan yafito daga hijabin nata yana kallon yanda ta zauna akasan kaman mai zaman tahiya kanta akasa, jallabiyan jikinshi yacire ya tube boxer shima yayar sanan yakaraso ya dauketa kuka ta sakinmai tace ". dan Allah karkamin komi, kagama MP nakeyi" yana kallonta Ahankali yace ". Da yaushe yazo ba dazu kikai sallah ba?" cikin kuka sosai tana kokarin sauka daga jikinshi tace ". yanzun nan yazo. " dariya sosai yayi yabude kofa yafita da ita yace "yarinya nine na jikaki, u are so dripping wet ne sabida smooching dinki danayi Yanzun nan, now let's go do d main thing okay Prettygurl..." Dakinshi ya shiga da ita yacire mata hijabin ya kwantar da ita kan gado. Yana wani irin kallon jikinta tana kuka sosai jikinta na bari dan sosai Aabid din kebata tsoro bata saba da namijiba ko kadan, Sai jan bargo take tana rurrufe jikinta ganin yanda yake kallon mata jiki kaman tsohon maye, murmushi sosai Aabid yayi yahayo gadon da gudu tasaki bargon ta matsa baya zata gudu yajawota jikinshi, birkicewa tayi sosai tace "Yaa Aabid please karkamin komi dan Allah kadena, kadena kallona, kabani hijabi na nasaka" girgiza mata kai yayi yace "ai gani baci bane, kumani biyun nakeso nayi please Sweetheart. " Yay maganan yana sata ajikinshi duka, kaman ya jonata da electric shock haka ta zabura zata gudu yariketa gam ajikinshi da hannu daya kafin ahankali cikeda dabara ya chapke dayan nonon ya damke shi gam da dayan hannun, ihu sosai Zahra ta kurma. "wayyo Allah na na shiga uku Ummi" sosai tashiga turashi tana kuka shi tsoron natama mamaki yabashi kana ganin yanda takeyi kasan ba'a taba kama mata boobs ba, bakinshi yadaura kan kunenta ya tura harshen shi cikin kunenta yana wasa da boobs din cikeda wani irin salo, wani irin bankarewa tayi tana kuka sosai tanason ta fizge jikinta hakan yasa yasaketa ahankali ganin tanayi kaman dodone yariketa, da gudu ta sauka gadon tanajan bargo dudda sanyin AC dakin har wani uban zufa tahada a goshi jikinta na bari sosai, sauka daga kan gadon yayi zata zabura yace ". relax nafasa miki komi. " dan natsuwa tayi batare da jikinta yadena rawa ba, bude kofa yayi yafita daga dakin yaje kitchen yana wani irin murmushi ahankali yace ". Duk wayon amarya sai ansha romonta. " Vita milk yadauko yabude marfin yafita yakoma sama dakinshi ya shiga ya ijiye vitamilk din kan center table yakarasa chan wajen gado, yajawo drawer yaciro wani sachet na magani, balle kwaya guda biyu yayi yadawo yajefa cikin drink din saida ya tabbatar ya narke sanan yatashi yadauka yafita daga dakin yayi gun Zarah, tana zaune inda yabarta tana ganinshi jikinta yahau rawa ahankali ya ijiye drink din kan center table wearing tausayi face, yakoma wurin wardrobe yabude yaciro wata doguwan rigan bacci mai kyau pitch yadawo inda take ahankali yadan tsaya nesa da ita ya mika mata rigan yace "ur cry is breaking my heart kin cika tsoro Zarah, relax babu abinda zan miki okay, ga riga kisaka kar sanyi ya shiga jikinki, bari najuya kisa. " Karban rigan tayi a diddire tana kallonshi irin kallon tsoron nan, juyawa yayi ya rungume hannayenshi yana murmushi, hakan yasa ta tashi da sauri ta saka rigan aiko yamata mugun kyau ajiki, ahankali batare daya juyo ba yace ". kingama?. " "uhmmm" juyowa yayi yana kallonta yanda rigan yabi jikinta shape dinta yafito sosai, hanunshi yasa yariko hanunta ahankali binshi tayi ya zaunar da ita akan gado sai dardar take, Vitamilk din yadauka yamika mata yace ". take dis ko jikinki yayi relaxing kiyi bacci babu abinda zan miki ninayi bacci akan carpet to kinji relax, oya sha. " ahankali ta gyadamai kai takai bakinta ta kurba sosai taji dadi hakan yasa ta mikamai girgiza mata kai yayi yace ". ki shanye is vita milk and is rich for the body yanada lot lot of vitamins. " azuciyan shi yace "vitamin S, Vitamin sha'awa ba" yay wani miskilin murmushi, kafawa abaki tayi ahankali tanasha, shanye wa tayi tass sanan ya karbi kwalban ya ijiye yace ". kinajin fitsari. ?" girgiza mai kai tayi hakan yasa yace "okay sleep to karki damu babu abinda yayanki zai miki. " kwanciya tayi a tsorace komawa lungun gadon yayi yadauko bargon yazo ya lulluba mata sanan yadau fillon gefenta ya wurga akasa ya kashe wutan dakin sai binshi da kallo take cikeda tsoro sanan yadawo ya kwanta ranshi fess yana murmushi, murya chan ciki yace "nabaki 15minutes". Ahankali take sauke ajiyan zuciya yafi sau goma, ganin kaman ma yay baccin shi sabida yanda tadenajin motsinshi akasan yasa ahankali ta rufe ido dantai nata baccin, kadan kadan taji mararta nawani daure mata har yazo tafarajin shocking jikinta namata wani yam yam, yam, wani iri tsigan jikinta taji suna tashi memory yanda Aabid ya shiga cikin hijabinta dazu yana sha mata nono yanasha kaman mayunwacin dan jariri ne keta dawo mata hakan yasa tai having wani strong nippi erection, matse kafa tayi tai mamakin yanda taji ta a jike sosai, runtse ido tayi da karfi dan bataso tana tuno yanda ya damke nonon ta amma sai tunowa take hakanan taji kuma so take yazo yasake yi to mesa dazu bataji dadin abinba sai yanzu, wani irin juyi tayi ta kife ciki tana nishi sabida murdawa da cikinta yayi tasaki wata yar kara. ". Ahhhh shh. " wani irin mugun murmushi Aabid yayi kukan dayaji tasaki ahankali yasa ya mike tsaye da sauri tareda tumbuke boxer shi ya yar yakaraso bakin gadon cikeda damuwa yace . "Subhannallah Baby wat is it again? Why are you crying eh Pretty baby?" jitayi muryanshi yakara mata wani azaban da sauri tadago daga gadon tajawo hanunshi tana lumlumshe ido ta daura kan boobs dinta da yaji nippi dinta are as strong as rock, yiyayi kaman baiji komiba yazauna abakin gadon yadan shafa kan nippi dinta kaman baisan yayi ba yace ". Meke miki ciwo haka wife. ?" wani irin turomai kirjin nata tayi tana nishi tama kasa magana yanda yagoga hanunshi kan nippi din yakusa zautar da ita, Janye hanunshi yayi kaman baigane metake yi ba zai tashi daga kan gadon yace . am coming bari nadauko wayana and called d Dr. " fadawa jikinshi tayi tasakin mai kuka sosai takama hanunshi tana turawa cikin rigan baccinta takai hannun kan boobs dinta tana chusa fuskarta kan wuyanshi tana shakan kamshin dayakeyi dake kara zautar da ita, arude yace . "Menene? Talk to me nonon ki ke miki ciwo.? " kin magana tayi sai kara danna hanunshi take akai kasa daurewa yayi yadan matsa boobs din wani kara tasaki. ". ahhhhhh wash, karike mini. " da sauri yana wani irin murmushi mara kara yace ". Na rikemiki mene. ?" shiru tayi tana chuchusa kanta awuyanshi danjan nippi dinta yayi yace ". Wai bukatana kikeyi ne? Tell me now, kinada wani husband din sama danine? is my duty to please you, ride you kaman ba gobe, is my duty to suck u and play with your boobs kome kikeso zan miki Pretty tell me sha'awata kikeji ko should I make love to you heartbeat. ?" yanda yay maganan ya mugun tafiya da imaninta Hakan yasa tadago kai ta kallai bata ganin idanunshi sosai sai jajayen lips dinshi dake shining sabida shansu dayake tayi, ahankali yajanye hanunshi daga cikin riganta yakama hanunta yadaura adan kasan maranshi kadan cikeda siyasa sanan yay cupping face dinta yakawo bakinta dab danashi murya chan kasa yace "am gonna f*ck u gurl worry not ok, is gonna be a lil rough but am sure u can take me right. ?" gyadamai kai tayi cikeda rashin sanin maima yake cewa ta chapke bottom lips dinshi tana shafa kasan maranshi da hanunta dukta rude tuntube tayi da strong erection dinshi dake wulli a iska dudda tana cikin tsananin sha'awa saida taji tsoro da sauri taja hanunta baya ahankali yafizge bakinshi daga shan yakai hanunshi yadaura saman kan boobs dinta yaja wani irin nishi tayi murya chan kasa yace ". Kamamin kiyi wasa da ita in kinaso nima nai miki abinda kikeso. " cikin wani irin sauri jikinta na bari ta maida hanunta takama da karfi ta murza. ". arhhhhhhh. " Aabid yasaki kara yana tattare dogon rigan baccinta sama ya tattare ya yar akasa ya jefata kan gado taso wa tayi da sauri zata biyoshi yakomar da ita yahau kanta, tundaga kan goshinta ya shiga yimata kiss yana saukowa kasa har zuwa abdomen dinta sosai Zarah ke nishi maranta ya cika fam yay wani irin tauri sai zuba take bulbul she is so horny, ahankali yabude kafafunta cikin wani irin salo yadaura bakinshi awurin dayaji yana kamshi sosai bana wasaba, ihu sosai Zarah tayi ta daura hannayenta duka biyun akanshi tana wani irin bucking up tana mikomai, so take kawai ya zuko mata abubuwan dataji suna mata shocking awurin, ahankali yasa harshen shi yay flicking clitt nata yasa yatsarshi yana shafa d walls yana nazarin how tight she was, rawa kafafunta suka fara sai sakin nishi take. ". ahhhhhh, washhhhhh. " sosai ya shiga eating nata down dere, kana ganin yanda yakeyi kasan gwani ne, sosai Zarah ta haukace bata taba sanin akwai irin wanan masifaffen dadin datakeji ba. "wayyooo Allah na, Um.....mi bappa please karka dena, ahhhh zan mutu Mami, wayyooo Kaka zai cinyeni ahhhhhh. " Ganin yanda ya juyar mata da kwakwalwa yasa yafara using tip of his nose, his tongue and lips dinshi yana yagalgala wurin kaman mota na reverse da gaba suna dukan bangon, kankame kanshi tayi gam gam idanunta na juyawa kaman mai shirin passing out tama kasa magana sai wani irin nishi take kaman mai farfadiya maranta kaman zai fashe, ganin dadin na shirin sata ta sume mai yasa yadago yahau kanta ya chapke boobs dinta yana sha yana wasa dakan dayan hakan yasa tama manta duniyar datake sai surutai take. "Mami. Ummi dadi, wayyo Allah na Aysher na shiga uku nonuwana, please karka dena. " ahankali yake karanto du'a yana sucking boobs nata kafin yabude kafafunta ahankali duk bata saniba dan batama duniyan nan gabaki daya, kama erection dinshi yayi ya danna da karfin bala'i zai shiga dan amugun bukace yake, ihu tayi sosai hakan yasa yawani irin zuko kan nippi dinta yana dan tattaunewa, cikeda rashin sanin metake cewa tace "Mijina masifar dadi nakeji dakuma zafi, banson bapiiiiiiii. " ahankali yasaki boobs dinta yay cupping face dinta cikin wani irin muryan so da tsantsan kauna yace "Zarah nah. " rungumeshi tayi da sauri dan bataso yatashi daga kan jikinta kaman zatai kuka tace ". please karka tafi kacigaba kaji My Aabid" kiss yamata akumatu yace ". Okay, kiss me and grab bombom na da kyau kidinga dukansu kinji. " da sauri ta chapke bakinshi ta shiga kissing dinshi da ita kanta batasan ta iya irin kiss dinba in her life tai grabbing strong bombom dinshi dake tsakakanan kafafunta ". Oh lordd of mercy! This gurl is hot. " yafada arude, chapke lips dinshi tayi da sauri back takara spanking mai gindi. "ahhhhhhh Mami!" yafada yana daura hannayenshi duka biyu kan boobs dinshi ya damko boobs dinta da karfi yana kara danna erection dinshi ciki for d second time, zafin dataji yasa zata saki bakinshi tai ihu yarike lips din nata gam ya shiga kissing dinta kaman zai hadiye bakin gabaki daya yana murza boobs dinta, yakara dagewa ya tura kanshi da karfin tsiya, fashewa da kuka sosai tayi tafara tureshi sabida zafin datakeji gashi ba halin kuka, wani irin tagwayen nishika yake saukewa dan dadin dayakeji yasoma wuce misali ahaukace yasake ramming inside wani irin tureshi tayi da karfinta tasaki kuka sosai zata gudu, fizgota yayi ya danneta da kyau ta yanda ko motsi bazata karaba ya daddage ya shiga yana motsa kanshi ciki ko tausayin yanda take kuka bayaji baimasan tanayi ba saida ya shigeta gabaki daya, fitsari ne kawai bai sakin kata aciki ba danji yake kaman zai mutu sabida dadi, gyara legs dinta yayi ya shiga ramming dinta kaman yanda yakeyiwa Jamima tuni duk wani shegen maganin sha'awan yasaki Zarah babu abinda takeji sai zafi ko motsi bata iyawa sabida yanda yariketa. ". Ahhhhhh Zarah zan mutu zaki kasheni, wayyoooooooo ahhhhhh Dillll.... Usman kuzo kutaimakeni, HQ din Zarah bala'i ne. " yakira Aadil da abokinshi usman, tashi daga kanta yayi ahaukace ganin yana shirin exploding ya chanza position ya juyata yafara doggy da ita, ji Zarah tayi kaman ta suma tun tana kuka tana roko da kaukawa ya barta hartai shiru tanajin shi yajuyata tanan yajuyata ta chan saikuma yawani kankameta kaman zai karyata yana jijigata sosai yasakin mata wani uban explosion ya kwanta ya rungumeta sosai yanajin yanda hawaye ke gangarawa jikinshi, Kiran asuba dayaji yasa ya kwantar da ita yatashi yay bayi wanka yayi yahada ruwan zafi yafito kunna wutan dakin yayi yaga yanda idanunta suka kumbura murmushi yayi yakaraso ya yaye bargon daukarta yayi yana kallon gadon ganin no need to change d bedspread dan babu blood stain dama tun a school yayi not all virgin jini ke fitowa a first night satayay aruwan hakan yasa tabude ido tasakin mai kuka sosai, rungume ta yayi cikeda so yace.". Am sorry babyna please, is not my fault wanan weapon dinan ne na in between my legs yamiki haka but not to worry yau da night zaki bata hukunci ko. " kin kallonshi tayi sabida kunyanshi datakeji da taimakonshi tai wankan tsarki yafito da ita saida ya shirya ta yabata tea mai kauri da paracetamol sanan yasa jallabiya yafita mosque....... Mimi queen ✍️. 2022-07-06, 8:46 a.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 41&42. Da daddare bayan sun gama dinner daukanta Aabid yayi ya nufi part dinshi da ita dan yace yanzu acan zata dinga kwana, Kwantar da ita yayi akan gadon ya janyota yafara kai mata kisses, jin yafara 'ketare wane yasata saurin riqe hannunshi. "Husbyyy kabarni wallahi ban warkeba zafi nakeji a gurin har yanzu please ka barni......" Kara rungumota yayi. "My Pretty dole sekin daure kinyi hakuri da mijin naki domin ni mabuqacine kiyi hakuri kinji....." ba yanda ta iya seda ya biya bu'katanshi da kyar wani wahalallan bacci ya dauke Zarah, shiko rungumeta yayi tsam kaman za'a kwace mishi ita yanasa mata albarka yanajin santa na penetrating into his heart, ji yake kaman be ta'ba sanin maceba dan dadin Zarah na dabanne. Bangaren su Aadil kuwa extra kulawa yake ba Aysher na musamman he pity her dan ganin yanda takoma ko tafiya bata iyayi dan ba kadan taji jikiba ga kuma dinki a jikinta hakan yasa ya barta be sake takura mataba yana dai bata kulawa sosai. Aabid kam a cikin sati biyu Zarah ta jigatu ta wahala harta fara sabawa da abun domin Aabid ba karamin jarababbe bane hakan yasa bata hanashi kanta danta fahimci dalilin da yasa yayi mu'amula da Jamima a baya kenan saboda yanada sha'awa me yawa, hakan yasa bata mishi musu dan tana gudun tajefashi a halaka a hankali itama ta fara sabawa da Abun, (Sautari wasu matan su suke jefa mazajenshi a halaka kin fahimci mijinki me yawan bukatane yar uwa kiyi hakuri ki dinga biya mishi bu'katanshi hakan zesa ki tsarkake shi da kanki daga alfasha domin wani in baki biya mishi bu'katanshi kuma beda halin kara aure seya farabin matan banza suna biya mishi bu'katanshi, dan haka dan Allah en uwa na mata mu kiyaye hakkin mazajenmu a kanmu.) Satin su Uku a Bauchi, kowa yakoma gurin aikinshi, Aysher taci kuka da zasu rabu da er uwarta wadda itama Zarah haka. Tareda Amira suka koma US. ****** Shiga bedroom dinta yayi, tana kwance Fuskarta awaje tana baccinta peacefully kana ganinta kasan baccin ya shigeta sosai dan akwai gajiyan journey tai nisa ta saka kayan baccin alamun tai wanka kafin ta kwanta ta sanya wani babypink half gown dayake nan cotton, dan murmushi yayi ya matso da kanshi kusada fuskarta sosai ganin intana bacci ma tafi kyau, fuskarta yay payau, net din datasaka akai ya zame kasa hakan ya bayyanar da dark hair dinta, kiss yasakin mata a kumatu murya chan kasa yace ". Assalamu Alaykum wa rahmatullah sleeping beauty. " yay maganan yanajan bargon yana shigewa ciki yana goga kafarshi ahankali ajikin nata yakira sunanta. "Cutie. " yakira sunan yanajan lips dinta ahankali, bude idanunta tayi cikin bacci ta kallai jin ana shamata lips, light kiss yamata a lips din yace ". wake up mijinki na bukatar ki sosai, yanason abashi hakkin shi, nasan kin warke yanzu aji tausayin marayan Allah." makemai kafada tayi cikin bacci tace ".am sleepy. " hawa kanta yayi da sauri batare daya sakin mata nauyinshi ba forehead dinshi yadaura akan nata yana kallonta asanyaye kaman yanda take kallonshi da idanunta dake cike da bacci amma tana kallonshi with so much love and affection, hanunta yakama yadaura akan chest dinshi yana kallonta murya chan kasa yace "look into my eyes Cutie zakiga tsantsan sanki I love for the first time in my dream I love yhu My Shatuu..." yanda yay maganan ataushahse yana gayamata kalamun daidai har cikin zuciyarta suke tsagawa suke shigewa batasan lokacin data gyadamai kaiba baccin na warwarewa tass daga idanunta ta lumshe ido sanna tabude cikin siriruwar muryanta irin na wanda yay baccin nan yatashi tace "U are my destiny My Aadil I love you till eternity an I promise to be with yhu forevery. " lumshe ido yayi kalamanta na penetrating into his heart suna melting heart din nashi, daura hanunshi yay kan nata dake kan kirjinshi yana kallonta cikin kara saukar da murya da wani irin low calm voice tace "i love you, I love you so much, you are my best friend, kaine first person in my life dat i was first love, you are my best friend, best human being on earth and my best husband in whom i find comfort and i see reflection of me in you, I love you kaji Aadil dina. " rungumeta yayi da sauri ya chusa kanshi a wuyanta yakankameta sosai kaman zai sakata ajikinshi in ya tsaya kallonta yasan definitely he will cry, Aysher is the best thing that has ever happened to his life. Rungumeshi tayi sosai tasa hanunta ahankali tana shafa bayanshi tana shakan hadadden kamshin dayakeyi dake neman zautar da ita, ahankali yadago kanshi grabbing lips dinta yayi da sauri yanasha kaman zai cinyesu yana nishi kirjinshi narawa soyake kawai yacinye Aysher duka koyaji saukin son dayake mata ganin yanda yakeyi yasa ya mugun bata tausayi ahankali ta shiga kissing nashi back tana mayarmai da martani tana shafa bayanshi har zuwa keyanshi, sosai yake feeling yanda take shashafashin tashi yayi dagakan jikinta yadagata zaune jikinshi narawa sosai ya tattare rigarta yaja sama yacire mata yayar yamika hanunshi yakashe bedside lamp din, sanan ya kwantar da ita back ahankali, sosai jikinta yafara rawa zatai magana yakama boobs dinta yana wasa dasu kafin ahankali yasaki bakinta yasauko da kanshi yasanya bakinshi kan boobs dinta, ihu tayi jikinta yadau rawa dan yanzu ko kadan ba ahankali yake mata ba da zafi zafi yake mata kaman wani irin wutan sonta kecinshi, yana murza boobs dinta cikinshi na murdamai ahankali yaja bakinshi daga nonon zuwa har cikinta yana kissing ko ina kafin unexpectedly yafara bata head, ihu tayi sosai dan she never expected such, dan murmushi yayi yadago kanshi ya kalleta yace ". 2-1 yarinya, ban riga nafara komiba. " yay maganan yana komar da kanshi wajen she smells damn good a wurin gata so f*cking clean, ahankali yake motsa tongue dinshi awurin rawa jikinta yafara kaman wata mazari tarike bedsheets gam tana nishi dan Aadil na neman kasheta har wani zuko hole din yake yana hura iska a wurin. "M...y...A..m.....dil sss...top" tafada muryanta na breaking sosai jikinta kaman zai fashe, fashewa tayi da kuka sosai takara damke zanin gadon ta kwalama Ummin su kira. "Ummiiii" ganin she's totally out of her senses batamasan metake yi ba yasa yatashi ahankali ya shiga tsakakanan kafarta yana karaton addu'a, yakai abin saitin wajen ahaukace jikinshi narawa sosai he just wanna feel inside, zafin dataji yasa takara fashewa da kuka sosai tace ". is painful dan Allah kadena. " make mata kafada yayi ashgwabe jikinshi narawa sosai yakara dannawa ciki yace "wayyoooo Mamiiiiii na. " rikeshi tayi gam tana kokarin kwace kanta yariketa gam dan yagama fita daga hayyacinshi da karfin bala'i ya dage ya danna kan ciki kan yadan shiga, dumin dayaji aciki yasa yaji brain dinshi na dancing yadage yakara turawa ciki jiyayi kaman zai mutu this hole here taste better than any abu mai dadi dayataba ji aduniyan nan, jin yanda take kuka kaman zata tsaga gidan yasa yahada bakinshi da nata yana kara bude kafarta da nashi yasake trusting in ya shiga ciki a bit again dan yanxu duka crowns dinshi was able to enter inside d rami da kadan daga cikinshi da kyar jiyayi hole din ya matseshi gamgam gashi so warm kaman yasaka acikin oven, matse kirjinta yayi da karfi bala'i yadan koma baya kadan yakara bugawa ciki ahaukace wayyo kasa daurewa yayi yasaki kuka yana growling yarude iya rudewa yanajan bakin baya yakara bugawa ciki da karfi. ". You're going to forget your name after i am done f*cking you tonight Cutie, washhhhh kinada dadi. " ramming nata yafarayi kaman sabon mahaukaci tuntana kuka tana dukanshi harta dena Allah kadai yasan pains din da she's going through dan komi yayi zafi takeji shiko dadi yakeji da baitaba jiba arayuwanshi, ko kadan baijin komi jikinshi da komi are just feeling abinnan dayakeyi ne sai wuraren uku da rabi yay exploding ya rungumeta gam gam yana numfashi kaman wanda yaje filin yaki. Ijiyan zuciya yafara saukewa yana kara matseta lumshe ido tayi hawaye na zuba daga idanunta. "Am sorry Cutie...." hawayene ya dingi zuba daga idanunta, da kyar tasamu bacci ya dauketa gurin se zafi yake mata. *** Bude ido tayi taga Aadil kwance a jikinta nononta na cikin bakinshi baya tafarayi tanaso ta zare nonon daga bakinshi kara cafkewa yayi yana tauna kan. "Washhhhh...." ta furta da sauri, a hankali ya bude idonshi domin dama ba bacci yakeba ya zuba mata ido, wayan shine yafara ringing ganin Mamine yasa ya cire bakinshi daga nonon da sauri yayi picking tareda kaiwa kunninshi. "Good morning Mamin mu..." "Ina aysher Dill....? " Ido ya zuba mata kafin a hankali ya daura hannunshi kan nonon ya matsa yana lumshe ido tsabagen shegen dadin da yakeji kasa kasa tace. "Wash Ya Aadil ka barni haka da zafi... hade bakinshi yaui da nata da sauri dan karda Mami taji a hankali ya saki bakin cikin in ina yace. "Ma....mi ta...na bacci....." Katse wayan Mami tayi tana murmushi dan taji komai, tace."Ja'iran yara nasan su Aysher na hakuri daku..." Lumshe idanu yayi. "Baby I need yhu..." Kaman zata saki kuka tace. "Kayi hakuri wallahi abun da zafi banaso..." "Ai a haka zaki saba. " Duk irin magiyan data mishi amma ya nuna be jiba hakan yasa tabiye mishi yazo seyi thrusting tadamqe 'kugunshi. ".please karkamin irin wannan abun kaji...." Lumshe ido yayi. "Wani abu..." "Kadinga sawa kana fitowa yanamin zafi sosai karkayi kaji." Lips dinta yakamo yafara sha yafara tura abun, kauda duk wani zafi tayi gefe tafara sambatun dadi dan tafarajin dadin abun, sunfi karfin 3 hours ana abu daya. Mikewa tsaye yayi ahankali yana kallon yanda duk yabata jikinshi, Kitchen ya shiga within 5 minutes yahada coffee yana murmushi shikadai, zuba coffee yayi a mug yazuba honey aciki yasaka spoon yajuya sanan ya koma yazauna kusa da ita yana murmushi yana bata tana sipping hot coffee a hankali abaki yana tuna wat just happen yanzun nan yana smiling, he couldn't believe Aysher shine did all that to him, Alhamdulillah he's just the luckiest man on earth daya sami Aysher amatsayin mata, the gurl is just too perfect, ahankali yace "you are in for good Cutis" batace mishi komaiba harta shanye coffee din tass nan dan yunwa takeji sosai. Wani sabon energy yaji yazomai shikadai yasan meyake saqawa ahankali yamike tsaye yadau mug din da kyar yay hanyar kitchen kaman baijin zuwa yabude kofa yaje ya ijiye cup din yafito, falo yayi ya kulle kofa dan Amira ta tafi school, sanan yakashe wutan falon yay hanyar bedroom dinta yana murmushi sosai, bude kofa yayi ahankali ya shiga ciki akashe yaga wutan dakin, dakin dadan sanyin AC sai uban kamshi dakin yake mai sanyaya rai, maida kofan yayi yarufe yakarasa cikin dakin batare dayay making wani heavy sound ba yabude kofan bathroom din wanka yayo sanan yafito daga bayin daure dadan karamin towel a waist dinshi looking stronger than ever yakarasa gaban mirror yafeshe kanshi da mayun turarukan nan nashi masu kamshi mai shegen dadi. Sannan ya nufi bedroom dinshi, tana kwance akan bed daure da towel ta lumshe ido da alama itama wanka ta fito zare towel din jikinshi yayi ya ijiye saman stool yahau kan gadon. Aysher taci baqar wuya dan unin ranan a tsakiyanta Aadil yayi tayi kuka harta gaji be kyaletaba danso yake ta saba da abun, se wajen la'asar sannan ya barta da kyar tana tafiyan taatata ta shiga bayi sam ha'ki yarda ya ta'bata haushinshi takeji sosai, tausayin tane ya kamashi kitchen yaje yasoya mata kwai da plantain da indomie, Seda tayi azahar da la'asar domin ko azahar be barta tayiba, da kyar ya samu taci abincin se kuka takeyi, tanaci tafara kwara amai tausayin tane dukya kamashi dan haka ya d'aga waya ya kira doctor. Mimi queen ✍️. 2022-07-06, 8:51 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 43&44. Bayan watanni uku. Sosai dukkansu suke bawa junansu kulawa ko kadan basasan 'bacin ran junansu. Zaune take gaban mirrow fitowanta daga wanka kenan tayi wani mugun qiba da haske tayi kyau abinta, Aabid ne ya turo kofa ya shigo dauke da manyan ledoji na chocolate, ta cikin madubin take mai wani irin kallo me 'kunshe da tsantsan so harya kariso, kan stool ya dire chocolate din a hankali ya karisa ya daura kanshi kan kafad'an Zarah yana hura mata kunni cikin wani sexy voice yace. "Preetyna kwana biyu se kyau kike 'karawa meye sirrin ne...? " Juyowa tayi suka fuskanci juna tareda sakin mishi wannan cute smile din nata tace. "Kaine sirrin...." Had'e bakinsu tayi guri daya ta shiga tsotsan soft lips dinshi, Tsotsan lips din dukkansu suka fara kaman zasu cinye juna, daukanta yayi chak kaman wata baby doll yafada gadon da ita tareda zame towel din jikinta kasancewar shika daine a jikinta dan fitowanta daga wanka kenan. Batai 'kasa a gwiwwaba ta shiga biyawa mijinta buqatanshi domin tana tsananin qaunar abinta. Zaune suke dukkansu kan center carpet assignment Aysher take yiwa Amira wanda aka bata a school, daidai lokacin Aadil ya shigo cikin kakinsu na sojojin coast guard, da gudu Amira tace. "Oyoyo uncle..." Murmushi yayi. "Amirana anata assignment...? " "Eh.." Duban Aysher yayi data d'aure fuskah, ko kallanshi bata yiba a hankali ya karisa ya zauna kusa da ita, idanta nakan book din tana nazari leqa fuskarta yayi. "Barka da gida madam...." Banza tamai, byro din hannunta ya amsa da sauri ta miqe janyo hannunta yayi ta fad'o kirjinshi da sauri, ijiyan zuciya ya sauke. "Wallahi fushi baya miki kyau ko kadan Cutie..." Duban Amira tayi da tafara tattara littattafanta zata koma d'akinta, hannunta ya riqo "Shikenan naji ku shirya se in kaiku." kwantar da kanta tayi kan kirjinshi. "Nisful hayat dina kayi hakuri nima gani nayi khaleesat tana zuwa kagani ban ta'ba zuwaba zatace banda kirki amma tunda bakaso na hakura...." Da sauri ya riqo fuskarta ido ya tsura mata kafin a hankali ya sakin mata kiss a goshi. "Kyakykyawan matana u mean everything to me ina sanki sosai..." Murmushi tayi ta rungumeshi. "Luv yhu more baby boo..." Shiryawa sukayi dukkansu harda Amira suka nufi gidan Khaleesat, wanda ya had'u ba karya dan Ashraf ba karami bane ko a sojojin, Amira taita wasa da Ummusuleim, tafiya yayi ya barsu se can yamma yazo daukansu. Sosai Zarah batada lafiya yawan amai ga gasala da zazza'bi hakan yasa Aabid ya kaita asibiti. Nan doctor ke sheda mai yayiwa Zarah ajiya harna tsawon wata uku, ma'ana ta d'ura ciki, murna gun Aabid ba'a magana. Nan ya daga waya ya kira Aadil ya fada musu, Aadil dasuke kwance nan yake shedawa Aysher itama murnan tayi sosai. Granny cewa tayi a koma da ita gabanta ta raini jikanta, amma sam Aabid yace a barshi ya raini abinshi. Zarah taji dadi sosai da samun cikin nan da tayi danta kosa dama taga gudan jininta. Izuwa yanzu cikin Zarah ya cika wata biyar, wani extra kulawa yake bata dan yanzu ko aiki baya zuwa tafiyama inyaga ze bata wahala du'kawa yake ta hau bayanshi dan yana matuqar san unborn babynshi. **** "Cutie nima inaso ki haifamin baby me kyau na kosa na miki ciki...." Dariya Aysher tayi a hankali ta rad'a mishi. "Ka 'kara kaimi..." Baki ya riqe cikeda mamaki. "Kai....lallai yarinya wuyanki ya isa yanka...." Ya fada yana kai hannu ze kamota da sauri ta tashi ta fara gudu, binta yayi suka fara zagaya falon janyota yayi da sauri ya matseta. "Repeat wot yhu say..." Bakinshi yakai wuyanta yana cizanta a hankali, tureshi ta farayi. "Wayyo wallahi nagaji sosai Nisful hayat dina ka barni kaji..." "Lazy girl kawai ai itama Sister seda ta dage sannan Allah ya basu babies dukda abun rabone.." "Eh rabone mu namu bezo bane amma kullumfa zungurina kakeyi ahaka zakacemin lazy haba aina fika jarumta kaifa placing kawai ka sani...." Chakulkuli ya fara mata tana bataso. Daukanta yayi sukayi bedroom yana fara aika mata da saqo ta burkice ta fara maidamai da martani. ****** Cikin Zarah yashiga wata na tara, dukkan wani abu da kukasan yakamata harda qari ba abunda ba'a yiba, sosai Mami ta matsa akan Aabid ya dawo da Zarah gabansu ta haihu dan haihuwan farine, Aysher kam kullum magiyanta shine su tafi Nigeria ta kosa taga er uwarta amma yace ina se Zarah ta haihu. ***** Cikin dare maranta ya fara ciwo da sauri ta tashi tafara dukan Aabid da sauri ya bude ido, "Preetyna meya faru...? " maranta tafara nuna mishi tana kuka takasa magana, da sauri ya tashi ya bude wardrobe doguwar riga ya dauko ya zira mata sakamako kayan baccine kawai a jikinta, jallabiya ya zira ya dauketa sukayi waje zuwa lokacin ciwon ya karu se sannun yake zuba mata har suka kai asibiti. Kwana tayi tana naquda wanda cikin yardar Allah ta santalo yaranta guda biyu duka maza, Sujodush shakur yayi yana godewa Allah bisa wannan kyauta daya mishi, Aadil yafara fad'a mawa daganan yakirasu Mami ya fad'a musu sukuma suka dinga kiran en uwa kan kaceme magana ya yad'u ko ina nan gidajen yad'a labarai suka dauka yaron shugaban kasa yasamu qaruwan twins. Zarah na bude ido da Aysher ta fara yin ido hudu, rungumeta Aysher tayi sosai. "Congratulation Sister yaran na matuqar kama da Ya Aabid da Aadil kaman kibani su wallahi..." Aabid da suke shigowa shida Aadil yayi saurin cewa. "Me kwalelenki ba wanda za'a baki...." Da sauri Aadil yace. "Muma kwana nawane zakuga namu danma My Shatuu taqi kara wuta..." Boye fuskah Aysher tayi da sauri jikin Zarah dan kunyan abunda Aadil yace takeji, da sauri Aabid ya kariso yana fadin. "Sister sakemu karki karisamu kinsan munsha aiki...." Harara Zarah ta jefa mishi tana girgiza kai irin naci wuya d'innan bazan karaba, Da sauri ya janyota jikinshi "gaskiya ke jarumace Preetyna Allah miki albarka nanda wata biyu ki kara daukan wani...." Duka takaimai a kirji da sauri, dariya sukayi dukkansu, cikin wasa Aabid yace. "Am sorry Preetyna aise gurin ya warke nake nufi bud'e muga yanda yayi...." Da sauri Aadil ya toshewa Aysher kunni yana aikawa Aabid da harara. "Biddd karda ka 'batamin Cutie na.." Kwafa yayi. "Wayace ku zauna gaban mata da miji..." Da sauri yaja hannun aysher sukayi waje. A ranan granny da Mami sukace a maida Zarah gida, amma hakan bata samuba dan se Washegari aka bata sallama da cute yaranta masu kama da Bidd da Dil. A Bila aka nada sunan yara inda babban yaci sunan Aabie Abubakar inda za'a dinga kiranshi da Ansh. Karamin kuma sunan baffa Abdullahi za'a dinga kiranshi da Yash. Anyi suna na gani na fad'a wanda zance anya na ta'ba gani koda jin labarine, bari indaiyi shiru karna birkitaku. Haka Zarah da yaranta suka dinga shige na alfarma, Aysher ma ba'a barta a bayaba en uwansu daga ko ina harna kasar Agadas sun halacci sunan. Ansh da Yash. Haka aka dingi rabon motoci masu tsada da machine, washing machine da Freezers, IPhone X, IPhone 13, kai abun se wanda ya gani sojojine ko tako wani bangare bana qasa Nigeria kawaiba harna qasanshen duniya da dama. Mimi queen ✍️. 2022-07-07, 9:21 a.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 45&46. Aabid yaso ya koma da matarshi amma Mami tace Ina sam yabar Zarah se tayi arba'in dan datace yakawota ta haihu aiqi yayi dan haka setayi arba'in kaman zeyi kuka ba yanda ya iya hakanan yakoma bakin aikinshi ya barta a gunsu Mami, satinsu Aysher biyu itada Aadil da Amira suka koma US. Sun koma ba jimawa Amira tayi graduation na gama Primary school party suka hada mata sosai dan ta fita da first inda compound din gidansu ya cika da kawayenta na makaranta da yaran abokan aikin Aadil, Aadil ne yace ta zabi duk school din da takeso a kowani qasa yake boarding school tace tanaso hakan yasa Aadil yasama mata makarantar Coed boarding school US babban makarantane da akeji da ita a qasar. A lokacinne ya shirya musu tafiya qasa me tsarki danyin Umura, gaba dayansu harda Amira suka tafi. A qasa me tsarkine Aysher ta fara rashin lafiya beyi qasa a gwiwwaba ya kaita asibiti nan ake sheda mai Aysher nada ciki na tsawon wata biyu murna gun Aadil ba'a magana. Aysher kam shagwaba take zuba mishi da raki dan ba kadan cikin ke bata wahalaba dan yazone da laulayi me karfi, Hakan yasa suna dawowa daga Saudi Arabia, Suka kai Amira makaranta shikuma shida Aysher suka koma bauchi dan yasamu daman daze raini babynshi ya tarairayi matarshi ba tareda aikinshi ya kawo mishi cikasba. Aabid kam da kyar yasamu Mami ta bashi matarshi da tayi arba'in dan haka ta matsa mishi ita bazata koma 9ja ba se Aysher ta haihu hakan yasa suka koma gidansu na bauchi, dukkansu hardasu Aysher dan haka duk motsin da zasuyi suna kusa. Uni Ansh da Yash suke a part din Aysher dan tana matuqar san yara, se sun dameta da kuka sannan Aadil ke amsansu ya maidasu dan bayasan tana aikin komai kwata kwata, Dukda cikin na d'an bata wahala hakan besa ta dena biyawa mijinta bukata ba dan wani irin mugun san abun cikin yazo mata dashi sakamakon Zarah da ita nata cikin yazo mata da tsanan abun, Wani lokacin da kanta take neman Aadil dinta hakan yasa baya fita konan da can uni yake kusa da ita dan da abun ya isheta zata fada kanshi tana mishi kuka shikam dadin hakanma yaji dan har wani lagwadan dadi ta kara data haihu hakan yasa baya gajiya gurin zungura mata bura yana kwasan dadi. Zarah kam duk karshen wata setaje ta dubasu Ummi matar Ya Shattima ma nanan da ciki haihuwa yau ko gobe hakama matar Farooq. Ansh da Yash sunanan sunyi wani mugun girma ga kyau iya kyau, tun suna yara Abie yagina musu babban company da sunansu. Yau cikin ikon Allah Aysher ta tashi da nakuda inda a asibiti ta haifi 'yarta mace kyakykywa me matuqar kama da ita da Zarah. Ba wanda beyi murnaba a bauchi akayi sunan na gani na fada inda aka dingi rabon abubuwa dan wannan karan har gidaje suka dingi rabawa, yarinya taci sunan Granny wato Asma'u za'a dinga kiranta da Abida. Aadil yasa ankawo Amira dan halartar sunan bayan suna yasa aka maidata dan granny tazo gidan ta tare tace bazasu koma US ba se Aysher tayi arba'in ta tabbatar ta gasu tukun. Kwanan Aysher 14 jinin haihuwa ya dauke hakan yasa Aadil ya nuna mata yayi missing dinta bata wani mishi musuba takoma shinfid'arshi danta warke garau dan sosai Ummi da Mami suke gyarata. ******* Ansh ne keta tsala ihu, Aysher da take dauke da Abida tana bata nono ta d'an ja tsaki dan yanzu kukan yara ya fara damunta. "Sister dan Allah ki bashi abinda yakeso mana kinga da kyar muka samu Abida tayi shiru yanzu kuma ga Ansh babban banza ya dauka....." "Sister Nonofa yakeso na bashi ni kuma wallahi na gaji zafi sukemin sosai so nakema in yayesu dame zanji da jarabarsu koda ta My Soul wallahi yajika jaraba duk shi yasa sukemin zafi ko kunya sister har ruwan yake tsotsewa...." Dariya Aysher ta saki. "Sister kenan ai abun a jininsu yake shima haka dan uwanshi yake jiyafa Abida na kuka amma qiri qiri ya hanata tasha seshi yaketa tsotsewa wai yakosa a yayeta ta dena shan mai..." Murmushi tayi tana dubansu Yash kafin tace. "Nawa Abidan take da zaice na yayeta yarinyar dako wata uku batayiba gara dai kiyi kiyi ki yayesu Yash dan kinga sunada saurin girma kuma they're 1 yanzu..." "Muna komawa Minna zan yayesu danma Ya Aabid baze yardaba da Ummi zan bari ta yayemin su ni naji da jarabar ubansu...." Wata maid ce ta shigo, runsunawa tayi. "U have guest madam...." Shiru Ayshet tayi kafin tace. "Mata ko maza...? " "Feminine.." . "Okey allow them in..." Ficewa Maid din tayi Ayshet ta amshe nononta a bakin Abida dan tayi bacci, Zarah ne tace. "Kina expecting wasu guest ne.? " Bata kai da bata amsaba suka shigo, gaba dayansu ido suka zuba musu baki sake suna kallon cikakku kuma isassun matan da suka amsa sunan su. DrRumana (book dina na LABARINA) ce sanye cikin rantsatsiyar Lace pink tayi kyau matuka kallo guda zaka mata ka fahimci naira yayi zaman dirshan a jikinta, Brr. Shulaifat kam (book dina na BARRISTER SHULAIFAT) sanye take cikin doguwar rigar Abaya brown tayi rolling gyalen idanta maqale da farin tabarau kana ganinta kaga cikakkiyar barrister wacce ta amsa sunan ta. Pharm. Jabeera kam (Littafina na SON ZUCIYA) hummm na ta'boma wata inda yike mata qaiqayi (Hafsat Jaeh 😁 Real fans kenan na Jabeer da Jabeera) Sanye take cikin Holland atamfa wanda daga gani ba er Nigeria bace, Inbakasaniba bazaka taba cewa sunyi aureba balle sun haihu, baki sake Aysher ta miqe. "Ya salaam First ladies ne yau a gidana..." Murmushi sukayi dukkansu suka kariso. Rasa inda zatasa kanta tayi saboda murna nan tasa maid suka shiga jera musu abubuwan ci dana sha. Murmushi Rumana tayi tana duban Abida. "Matar Commandos yarinyar ki kyakykywa amma bata kaiki keda sisterdinki ba... " Murmushi Zarah tayi. "Gaskiya munji dadin ganinku dama inajin labarinku bakin Sister gaskiya munyi murna sosai da ganinku.." Murmushi Jabeera tayi. "Tunda nake a rayuwa ban ta'ba jin labarin en uwa irinku ba dagaku har mazajen naku gaskiya rayuwarku abun sha'awace dama duk en uwa zasu koma kamanku da zaman lafiya ya wanzu a duniya..dafatan muma zamu zama en uwan juna kaman yanda mazajenmu suke..." Da sauri Aysher tace. "We already be stripe clot..." Murmushi sukayi nan suka zauna sukaci abinci bayan sun gama Barr. Shulaifat tace. "Dama zuwa mukayi muga Ansh da Yash da Abida..." "Mungode sosai Ina mazajen naku..? " Cewan Aysher. Rumana ne tace. "Suna tareda Commandos Aadil da Leutenant Aabid...a guest part. " Sun jima suna fira daga baya sukayi wasu Zarah da Aysher sallama sun ji ba dadi domin sosai suka saba sunaji sun zama daya dukkansu nansu Zarah suka cikasu da sha tara na Arziqi nan suma su Rumana suka basu kyautuka da tsaraban da suka kawo wasu Ansh, Yash da Abida nan suka fito sukayi sallama suka qara rungume juna anama juna waving suka fito suka hadu da mazajensu, (Maheer Khan mijin Rumana) (Jabeer da Jabeera) se (Barrister Tajuddeen da barrister Shulaifat) nan suka wuce bayan sunyi sallama dasu Aabid Nan suma abokan suka rabu cikin mararin juna dan an jima ba'a had'uba. Mimi queen ✍️. 2022-07-07, 3:31 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 47&48. Dukkansu ba wanda ya kara wata a bauchi su Aysher suka koma US su kuma su Zarah suka koma Minna. Sun koma ba jimawa Zarah ta yaye Ansh da Yash dan sunyi wayau da girma. Bangaren su Aysher kam tana ba mijinta kulawa yanda ya kamata sannan suna matuqar san Abida sosai kuma suna zuwa visiting din Amira duk weekend. Abida nada 5month Aysher tafara zazza'bi hanakilinta yayi mugun tashi da likita ya tabbatar musu tana dauke da ciki harna tsawon wata d'aya, murna Aadil ya dingiyi itako sosai ta dingi kuka dan gani take yayi wuri kwata kwata yaushe ta haihu haka Aadil ya dingi lallashinta da cewa rabone haka Zarah taita bata baki dacewa qila Ummi ta biyo dan itama haka ta haifesu kai daya. Duk da ciki hakan be hana Aysher ba Abida nonoba domin Mami tace a bari takai wata tara se a yayeta, ganin yanda takeshan wahala sosai ga yanda nata cikin yake zuwa yana bata wahala yasa ya dauko me rainon Abida dan sosai yake tausayin matarshi, uni yake kan Aysher yana biya mata buqata dan haka Abida na gun Nanny se zatasha nonone se taje ta musu knocking dan Abida da rigima bata shan madara bata shan komai se Nono. Mami taso a maida Aysher gunta amma sam Aadil ya nuna qin amincewa dan yasan yanda cikin ke sata sha'awa in suka koma can ba lallai bane kullum suna tare. Abida na cika 9month suka yayeta a lokacin cikin Aysher nada watanni shida yayi girma, Zarah kam sunacan anashan soyayya da Aabid dinta yaranta sunanan sunyi mugun girma ga wayau sosai dan harma sun fara zuwa makarantar play group **** Tunda watan haihuwan Aysher ya shiga Aadil baya zuwa ko ina dan tausayi take bashi sosai haka Abida danma tafara tafiya kuma tana gwaranci. Ranar wata Friday. Aysher ta kwana tana naquda taci baqar wuya inda ta santalo 'yarta mace, murna gun Aadil ba'a magana a ranan Zarah sukaje US. Abie ne yace sukoma Nigeria ai suna dan haka acan akayi suna inda yarinya taci sunan Mami wato Halima za'a dinga kiranta da Yumnah, basena fad'iba kunsan sunan (takwara 🤪) na dabanne ba'a barsu Jabeera a bayaba sun hallacci sunan dan sunata zumunci MK har waqa yayi mawa Halimatus sadiya, takwarana. Seda tayi arba'in din Yumnah sannan suka koma US nan tabar Abida a gun Ummi wanda da kyar Aadil ya yarda dan san da yakeyiwa Abida na dabanne. Seda sukasha daru da kyar Aysher ta yarda aka koma gado dan haushin Aadil takeji gani take duk laifin shine shike d'ura mata ita ya barta da wahala rainon ciki, haihuwa da shayarwa hakuri ya bata sosai. Yunmah nada wata bakwai Aysher ta kara samun wani cikin wannan karan rigima sukayi da Aadil dan dole ya maidata Nigeria gaban su Mami yayinda suke ta kwantar mata da hankali Mami cewa tayi. "Kiyi hakuri nima haka nayi tsakaninshi da brother dinshi ba nisa karda hakan ya dameki domin 'ya'ya kyautane daga ubangiji. " Haka bangaren su Rumana da Zarah abinda sukace mata kenan, Izuwa lokacin Abida ta fara karatu a US hakan yasa be koma Nigeria ba seya zauna yana kula da ita ita kuma Yumnah kuma Ummi ta amsheta dan sosai Aysher batada lafiya hakan yasa yarinyar itama tayi ciwo sosai dan bata isa yayeba. Wannan cikinma yaba Ayshet wuya kaman bazata kaiba cikin ikon Allah ta haifo yaranta en biyu duka maza. Ranan suna yara sukaci Simran da Sameer. A daidai lokacin itama Zarah ta samu wani cikin. Sameer da Simran nada watanni goma dan sun d'anyi wayau Ayshet ta kara samun wani cikin wannan karan seda Granny tayiwa Aadil magana da cewa kaman wani bunsuru beda aiki se d'irkawa yar mutane ciki.. In taqaice muku a cikin shekaru hudu Aysher ta haifu yara kusan guda biyar. Abida, Yumnah, Sameer da Simran se wannan kuma Muslimah. Yayinda Zarah ta sake haihuwa ta haifi 'yarta mace wacce taci sunan Ummi wato Rabi'atu za'a dinga kiranta da Yesmine. Mimi ✍️. 2022-07-07, 11:59 p.m. - ~Mimi 🥰🥰: *NISFUL HAYAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ *Sadeeyah Isah (Mimi Queen)* *Marubuciyar:* _Son zuciya_ _Rayuwa sai da ke_ _Barista Shulaifat_ _Labarina_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ _Sadaukarwa ga My twin sis (Dr. Meenart Umar Usman) Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance._ Ba wanda baya kuskure ko wani dan adam ajizi ne idan har nayi kuskure a cikin rubutuna karda ka zageni kamin addu'a Allah ganar dani. Duk wacce ta zageni nidai nayafe mata🤷 *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI* 49&50. ****** BAYAN WASU SHEKARU. 'Bitttttttttttt Horn take dannawa sakamakon wata mota data tare mata gaba. Muslimah dake gefenta cikin shigen half gown kanta yasha kitson kalba an zuba mata duwatsu na alfarma kana ganinta zaka gane mahaifiyarta cikakkiyar bararojice na usul duba da uban suman dake kan yarinyar dukda qanqantar shekaru irin nata chocolatene a hannunta take sha tace. "Mommy what going on...? " Tsaki Aysher taja, batareda da ta bata amsaba Ansh dake baya shida Yumnah cikin shagwaba yace..."Mommy mun dad'e a nan....." Bude motan tayi cikin tsiwa ta fita, Hadaddiyar motace kuma tsadadda wacce da alama sabuwar shigowace ba tantama glass din motan ta buga, kasa yayi da glass din tareda zuba mata ido yana kallonta ta kara zama cikakkiyar mace wacce ta amsa sunanta tana sanye da lifaya pink me touch na milk ta yafashi daga gani ta kware danba abinda kake iya gani a jikinta ya amsheta sosai. Cikin tsiwa tace. "Na dad'e se horn nake maka malam amma kaqi matsawa idan motan kane ya lallace ka fito ka tura gefe mana kaba mutane hanya..." Cikin tsiwa ya fito yana fadin. "Are u going to clud with me do yhu know who am I...? " Wani kallo ta mishi sama da qasa tareda sakin murmushin izgilanci. "I don't know kuma banaso na sani dan be dameniba....abinda na sani kawai ka matsa ka bani hanya na wuce mijina na jirana...." Wani mutum ne ya fito a motanshi yana magiyan ya kauda motan amma yaqi mutane duk sun taru itako aysher ranta yayi qololuwa gurin 'baci. Muslimah ce ta bude motan ta fito. "Laaaa Daddy...." tafada tareda rugawa ta fad'a jikin Aadil, cha'be yarinyar yayi qara murtuke fuskah Aysher tayi. "Malam ni please clamp from Alley...." Muslima ne tace. "Daddy mu matsa mata." Shiga motan yayi da Muslima nan yaja yai gaba tsaki Ayshet tayi ta koma motanta nan suka bar mutane baki sake ganin yarinya ta fito daga motanta ta fad'a jikinshi tace daddy kuma ya sakata a motanshi sun tafi. Ansh ne yace. "Mommy gaskiya kuna drama keda daddy..." Murmushi kawai Aysher tafara driving suka nufi gida dan tasan Aadil ne dama tunfarko. Motan Aadil na shiga itama nata motan ya shiga, kusan tare suka fito, dubanta yayi cikin kulawa. "Se yanzu zaki dawo Cutie...? " Murmushi tayi. "Am sorry Nisful hayatee wallahi wani mutum ne ya taremun hanya har yaja na fito na mishi masifa..." Da sauri yace. "Kai kaakai Cutie masifa fa....? " Cikin shagwaba tace. "Ai shiya ja.." Hannu yasa ya rungumota jikinshi. "To karki kuma dan nasan Cutie na bata masifa..." Murmushi tayi. "Ta yuwu beda matane no sim ne shiyasa ya tarema masu mazane hanya. " Hancinya ya kamo cikin wasa yace. "Shiko keda zankad'ed'iyar mace san kowa qin wanda ya rasa dan he is lucky man on the hole earth...." Janta yayi sukai cikin flat din, yayinda Ansh da Yumnah suka bude boot dan kwaso siyayyan da sukayi dan daga shopping suke, A compound din gidan sukaci karo da Yash da Abida suna ball dukkansu sukai kansu. "Barka da zuwa Mommy da Daddy...." Amsawa sukayi Aysher ta kara da fadin. "Kuje ku tayasu Ansh kwaso kaya a boot..." Nan sukayi cikin gidan manne da juna. Zarah na zaune cinyan Aabid "Sister sannunku da zuwa.. " ta fadi Karisowa sukayi suka zauna a manne. Ansh ne ya shigo dauqe da ledoji yana fadin. "Mommy nidai kaya iri daya nakeso da Yumnah shi Yash shida Abida." Yash ne suka shigo tareda da Abida, yana fadin. "Eh mommy nida Abida nakeso nima." Duban Zarah Ayshet tayi. "Maman yara duk ga siyayyan nan nayi ki tashi ki gani gaskiya kayan Nigeria sunada kyau sosai..." Tashi Zarah tayi ta karisa tafara duba kayan, tsalle tayi ganin irin siyayyan da Ayshet tayi, dan ta kashe kudi wane millions "Sis gaskiya sunyi kyau mungode sosai amma banga nasu Simran da Sameer ba..." Aabid ne yace. "Anjima kayansu ze iso daga Italy dagacan na musu order.." Yesmine ce ta fito cikin shagwaba. "Abun ni ina nawa....." Zarah tace. "Zo er autana ga nakinan masu kyau. " Hararanta Aabid yayi. "Preetyna yaushe kika maida yesmine autanki unborn baby dake cikin kifa.....? " Aadil ne yayi saurin cewa. "Wai anata kowa ga nashi ni ina nawa nida Biddd ko mu an manta da mune....? " Kwalo Aysher tamai. "Lol baddaku..." Zarah ne tace. "kuci girma My Soul..." Aabid ne yana nad'e hannun riga yace. "Dill don't worry namuma yafi nasu kyau mu daga dubai namu ze iso...." Cikin rada Aysher tace. "Bloody karki damu DrRumana zata kawo mana babban tsaraba gobe....." Kashe mawa Zarah ido tayi dariya sukayi tareda tafawa dan kayan gyaran jiki da turarurruka su Rumana zasu kawo musu dan wanda ta basu hadin maiduguri shekara daya kenan amma har yanzu kamshin na jikinsu. Daure fuskah aabid yayi. "Preetyna fad'amin menene za'a kawo..." jujjuya kai tafara tana dariya. "Uhummmm....uhmmm.." Hararanta yayi. "Zaki sanine anjima da daddare..." Amira ce ta shigo kaman an jefota dauke da katuwar trolley dan yanzu karatu take a University din Madina, Da sauri Ayshet ta miqe. "Amira shine zaki dawo ba waya ba komai kunyi hutune....? " Kaman zatai kuka tace. "Aunty gaskiya baku kyauta minba yanzu gobane za'ayi graduation din haddace al qur'ani me girma dinsu Sameer da Simran amma ba wanda ya fad'amin kun dawo Bauchi gaba dayanku nima a gidan TVn madina naga ana haskawa..." Ta fad'a kaman zatai kuka. Cikin lallashi Aysher tace. "haba Amirana ba haka bane gani nayi kun kusa fara exam kuma graduation din a Bila za'ayi a Nigeria dansu Simran ma sunacan shiyasa..... " "Amma mun miki siyayya sosai dan naki kayanma daga Saudia muka siyo miki. " cewan Zarah danta kwantarwa da Amira da hankali. Cikin ikon Allah daga kan Muslima Allah be karaba Aysher haihuwaba haka Yumnah da Abida suke kansu daya kaman wasu twins sedai Simran da Sameer sunfi Muslima girma sakamakon su mazane. Itama Zarah daga kan yesmine bata sake haihuwaba sema yanzune da take d'auke da wani cikin. Ansh, Yash, Abida da Yumnah sun riga dasun haddace al qur'ani tuntuni se yanzu Allah yabawa Sameer da Simran ikon haddacewa wanda suke zaune hannun Mami a Bila acan suke karatu. Izuwa lokacin an qara mawa Aabid miqami yazama shine babba gaba daya dagashi ba wani Leutenant colonel Aabid wanda bangaren Aadil haka dukiya da hutu yaci uwar nada. Aadil ne yace. "Amira Dr sadeeq babban likitan Saudiya ya sameni akan batun aurenku yakike gani....? " Sadda kanta tayi qasa cikin kunya. "Duk abinda kace uncle.." Duban aabid yayi cikin murmushi yace. "Bidd gobe bayan an gama walima za'asa rana mun riga munyi magana da Baffa tuntuni yace ai komai na hannunmu tunda Amira er muce...." Ansh ne yace. "Abun zanbi Daddy US banaso na rabu da Yumnah...." Da sauri Yash yace. "Me too Abun banaso na rabu da Abida na..." Muslimah ne tace. "Mommy nima zan zauna gun Mama tareda Yesmine..." Murmushi Aabid da Aadil sukayi qasa qasa Aabid yace. "Preetyna mun riga mun yanke shawara tuntuni zamu had'a yaranmu aure Ansh da Yumnah Yash kuma da Abida dan mun lura shaquwansu ya wuce misali...." Da sauri Zarah tace. "Muma ai mun riga mun yanke wannan shawaran tun tuni.." Cikin wata iriyar murya Aadil yace. "Hellllooooooo........." Juyawa dukkansu kowa yayi yana kallon su kara janyo Aysha yayi ya rungume, Dama Xarah na rungume kirjin Aabid. Yace. "Love yhu oll My family......." Dukkansu dariya sukayi. ALHAMDULILLAH. Tammat bissalam. SUBHANAKALLAHUMMA, WABIHAMDIK,NASHADU ANLAILAHA ILLA ANT,NASTAGFIRUK,WANATUBU ILAK. Naso ace littafin NISFUL HAYAT yafi haka yawa,amma narageshi ne saboda wasu dalilai nawa wanda some of u sunsan hakan. Akwai fadakarwa da yawa a cikin wannan littafin da yanda yanuna mana soyayyan en uwa da riban hakuri wanda semun natsu zamu gane. Allah kabamu ikon amfani da alkhairyn dake cikin book dinnan sharrin dake ciki kuma ya bamu ikon watsi dasu. Amin ya Allah. Gaisuwa ta musamman gareku; Hafsah jeah Allah kawo miji n kwarai.. Rahma Koise my sweety potatoe, u belong to me, and I belong to u ooo. Highly respected,honourable, sweety Jasmine sweetest masoyiya ever. Ina gaidaku. Ummin yahzeed. Mrs doctor. Nana Ruqayyah, It'x Ammein halemathou, Mrs jarma, Ummusalmah. Hafsyy banki. Mrs 🥰 Maman Afnan. Haleema kaseem. Rayyanah (other half) Zee (Maman Iman) Mhizz jidderh. Mmn shureim. Oum inteesar. Oum yusrah. Zara baby. Khadija manager. My namesake (Halima Isah). Da sauran group members Dina. EPILOGUE Turns to ALLAH,He never far away,put ur trust in him,raise ur hands and pray, Oh ya ALLAH, guide my steps don’t let me go astray, u are d only ONE,who show me d way nd guide me to d right path. Allah hadamu a sabon book dina me suna. _MANSURAT_ Haleema Isah Idris bakori.😘 Luv u my fans. *MANSURAT* _Daga Alƙalamin_🖊️ Haleema Isah (Mimi Queen) Marubuciyar: Rayuwa Sai dakee. Labarina. Barrister Shulaifat. Son Zuciya. Nisful hayat. And now on _MANSURAT_ *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️ M.W.A* _Ƙungiya ɗaya tamkar da dubu. Masu nazari da aiki da ilimi, burin ƙungiyar a koda yaushe shi ne ta faɗakar, ilmantar tare nishaɗantar da makarantanta._ https://www.facebook.com/107980080946102?=whatsa _____________________________________ Wannan book din Sadaukar wane gareki My real Fans Ummin Yahzeed (Mansurat), wanda sanadinki aka samo sunan wannan book din wato.. _MANSURAT_ Alherin Allah ya same ki a duk inda zaki kasance. Book din MANSURAT gaba d'ayanshi nakine se wanda kikaga dama ze karanta 😁. Bismillahir rahmanir raheem. Allah bani ikon fad'an daidai, yanda na fara lafiya Allah sa na qare haka. Wannan book din ba qirqirarran labari bane abune daya faru da gaske da kuma qawata na jikina dan haka wannan littafin true life ne dan Allah a guje zargi ya yad'a labaran qarya, duk wacce ta zageni ni na yafemata duniya da lahira ina rokon nima duk wacce nayima ba daidaiba cikin sani ko akasin haka data yafemin dan ubangijinmu me yafiyane kuma yanasan me yafiya. Ina tayamu murnan zagayowan Babban Sallah wato (Eid Kabeer) Allah ubangiji yasa mu lazimci watan lafiya ya kumasa ayi shagulgulan sallah lafiya. Ina nan ina jiran masoya dake kusa dan zuwa cin naman layya dan insha Allah wannan karanma Allah ya bada iko zanyi. Masu cemin zasuzo ina jirankufa duka Sekunzo. 1&2. ....."Wawuya jaka mara hankali....." Yafad'i sakamakon drinks din da yarinyar dake tsaye ta watsa mishi suna tsaka da party shida abokanshi, tana sanye da bakin hijabi har kasa daya rufe har takalmin kafanta, gefen fuskarta nake hangowa, farace sosai tana sanye da farin eye glasses, gashin idanunta bakin kirin dogaye, lips dinta kananu sunyi pink sosai sun bushe Qaton Cake din dake gabanshi da alama birthday dinshi akeyi duba da irin kyau da shigan da yayi duk dashi ma'aboin adone ako da yaushe daga gani gayen yayi bala'in waye wa kuma ya had'u ta ko ina baya da makusa domin da waye wa da kyau kesa a shiga Aljannah sae dae nace yayi sa'a. Gaba daya ta dauka cake din ta watsa mishi a fuska gaba d'aya mutanen dake gurin suka miqe cikin mamaki, hannu yasa ya fizgota se lokacin nasamu daman ganinta sosai doguwar mace ce kyaykyawan gaske, fara ce fat kana ganinta kaga fulanin usul, tana sanye da fararen eyeglass idanunta ba kawalli saidai eyeliner dataja a saman ido dayama idanun wani irin cool kyau, giranta acike da gashi, gashin bakin kirin, sai dogon hancinta da dan karamin bakinta daya bushe, black hijabi ne jikinta wanda hulanshi ya rufe goshinta sosai dan saura kadan ma yarufe giranta amma dudda haka kana hango kwantaccen gashi a forehead dinta, dogon hijabi ne ajikinta dahar kafafunta ya rufe bama ka hango asalin kayan datasaka. Tasss taji saukan Mari a kuncinta ya daga hannu da nufin kara marinta tayi saurin sa hannu ta tare cikeda fushi da tsananin tsana tace. "Karka kuskura hannunka ya kara ta'ba jikina inba hakaba zaka sha mamakin abinda zan maka....." Wani irin 6ari jikin sa keyi idanuwan sa sukayi jajir sbd tsananin 6acin rai yace. "Ke... Ni kike cewa zansha mamaki abinda zakimin...." "Kai waye da bazan ce maka hakaba sakarai kome....look lemme tell you one thing *ARYAN* I hate u I hate u i am absolutely hate u bagidaje kawai wanda bai san abinda yakeba sakarai......" Karfinta tasa ta turashi kan cakes din ta juya ko a jikinta ta wuce. Tana shiga falon tasaki kuka, Mama dake zaune ta tashi da sauri. " _MANSURAT_ meya faru keda Dikko ne ko....? " Batareda taba Mama amsaba tayi ciki da gudu tana kuka, da sauri ta zare hijabin ta ijiye akan gadon, kyaykyawan yarinya ce Mansurat bana wasaba, gawani irin shape da Allah yamata mai bala'in kyau tana sanye cikin simple riga da skirt na wani poker dot silk material skirt din yabi jikinta yafito da fine curve hip dinta rigan ma yakamata yay mata shegen kyau, kitson shiku ne akanta manya manya dabaza su wuce guda gomaba, gashinta dogon gaske gashi ya kwanta akan goshinta sosai, babu dan kunne a kunenta,looking naturally beautiful, sake goge hawayen daya zubo mata tayi Mama data biyota tace "Ya isa kukan haka wuce kije kiyo wankan ki kinji Mansu zanyi magana da Dikkon. " gyadamata kai tayi ta wuce tabude bayi ta shiga. Shikam DrAryan rasa abinda zeyi yayi dan Mansu tayi dizgin dinshi a gaban friends dinshi na qasa Nigeria dana waje, tashi yayi daga party covet din yayi part dinshi yana shiga ya zauna kan cushion yanajin zuciyarshi namai zafi kud'i me dinbin yawa ya kashe dan birthday dinshi amma gayinan jakar yarinyar nan da yafi tsana duk duniya ta 'bata mishi dole se yayi maganinta, Ameer abokin shine ya shigo. "Dr mutanefa suna jira ka fito a yanka cake......" Se Lokacin ya tuna da fuskarshi da Mansu ta 'bata da cake, tashi yayi ya shiga bedroom gaban morrow ya tsaya yana kallon yanda ta 'bata mishi cute face da cake, hannu yasa da karfi ya kaima mirrown naushi nan danan mirron ya fashe, cikin tsawa yace. "Get out from here Ameer kaje ka sallami kowa an fasa yin party din....." Jikin amir na rawa ya fice dan yasa halin abokin nashi in ranshi ya 'baci. ". I hate yhu dole se na dau fansa Dr. Aryan Sameer baya barin bashi I must consent revenge........" Idanuwanshi sunyi jajawur duk duniya ba wacce takejin ya tsana sama da Mansu bacin mama da tuni ya kashe yarinyar dan da tsanan yarinyar aka haifeshi. Bangaren Mansu hakane itama ba wanda ta tsana sama da Aryan dan da tsananshi ta taso. Toh fa yanzu aka fara. Mimi queen ✍️. 09035221937.