LABARINA New Series Book Alkalamin. ✍️ Mimi.👸* Haleemart Iserh (ummu ramlat) MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION Bismillahir Rahmanir Raheem Ya Allah kayimin gafara ka tsaremu daga sharrin zamani don Alfarmar Annabi da Al kur'ani, komai na rubuta kan kuskure Allah ka gafartamin ina tuba a gareka. Wannan labarin ba true life story bane, kirkirarrene amma ya banbanta da sauran labaran da aka saba ji.... Ina fatan wannan labari me taken *LABARINA* Zai kayatar, nishadantar da wa'azantar da Alumma baki daya, dafatan Allah yasadamu da mafificin Alkhairin dake cikin wannan littafin ina tuba a gareka ya Allah karabamu da sharrin dake ciki. *Masoyana kubiyoni cikin wannan kayataccen littafin mai taken LABARINA* *Muje zuwa masoya fatan Alkhairy Inayinku 💋💋💋*.......... *Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💖💖* 1&2 Labarina labarine me cikeda kunci, cikin kunci na taso tun tasowata bantaba tunanin zanji dadin rayuwaba, da wuya rana tafito tafadi ban zubda hawayeba, kuka ya kasance sana'ata ako wani lokaci in banyiba banajin dadi bahaushe nacewa ba'a sabo da wahala amma ni inda sabo nasaba. Sai yaushene zanyi dariya nabar kuka sai yaushene zan samu yanci a rayuwata?? 🤔🤔🤔 Hummmm me karatu ku biyoni danjin labarina. *Nasarawa G. R. A.* Kayataccen gidane wanda yafi karfin gida sedai na kirashi da mansion Alh. Aliyu bello khaliyal shine mamallakin gidan, soldier ne daya taka rawar gani a kasarnan ya rike mikamai da dama kafin yayi ritaya, cikakke kuma haifaffan garin khaliyal ne dake jahar kebbi kuma cikakken fulanin khaliyal aikine ya dawo dashi garin kano. Daga can baya boys quaters inda masu aiki suke rayuwa. Shashshekar kuka na dingi jiyowa na kutsa kai inda nakejin kukan na fitowa. Wata yarinyace da bazata wuce 15 to 16 years ba zaune ta rakube gefe guda dukda kayan dake jikinta sun kode Sunyi duhu be hana hasken yarinyar bayyanaba kuma kallo guda zaka mata kagane ba karamar kyakykyawa bace cikakkiyar shuwa Arab kuma bafullatana. Hawayene ke fareti bisa dakalin fuskarta duk da kuka take hakan be hana bayyanuwar cute dimple dinta dake lotsawa a lallausan kumatuntaba a hankali eyelashes dinta daya jike sharkaf da hawaye yake sama da kasa alamun tana lumlumshe idanta da suke manya manya kuma cikinsu brown ne, har lokacin hawayene ke zuba daga eyes dinta tana shashshekar kuka. Daidai lokacin aka turo dakin daga kanta tayi tana kallon wacce ta shigo Cikin tausayawa Mairo ta kariso tana mejin tausayin yarinyar a cikin zuciyarta kanta ta dafa cikin tausayawa tace. "Kiyi hakuri komai yai farko zeyi karshe Kinji *UMMU RUMANA* siririn hannunta tasa ta share hawayen dake zubo mata har lokacin hawayen sake zubowa suke, Mairo tace. "Ko kefa yar Albarka tashi kije gatacan naji tana nemanki" a sanyaye ta mike Seda ta mike na kara yaba kyan Rumana ainun. Doguwace siririya batada wani kiba sosai amma a cike tak fam komai available, kirjinta cike yake ba laifi haka tanada hips tanada jikin hutu gashin kanta har gadon baya se lilo yakeyi a gadon bayanta saboda ta daureshi da kyalle. Mairo tabita da kallo harta fice sannan ta saki ijiyar zuciya."Ya Allah kadubi marainiyarka katausaya mata". Seda ta wanke fuskarta a famfoo sannan ta nufi cikin gidan a sanyaye ta kutsa kai cikin falon Yaran hajiya Umaima, Raudah se babban wansu Faheed suna zaune a falo. Faheed nasha shusha sukuma kowa yana danna wayane hajiya dake saukowa. Daga upstairsta dakawa Rumana tsawa da fadin. "Kee...!! " wanda Seda jikinta yafara rawa a firgice ta juyo jiki na rawa cikin cool voice dinta me tsananin dadi tace a firgice. "Na'am na........ " harara ta dada watsa mata "ke. dan uwarki se yanzu kikaga daman zuwa. " shiru tayi hajiya ta sauko tana binta da wani mugun kallo. Kan Rumana na Kasa ta Kasa ko kwakwkwaran motsi, Haj. tace cikin isa da nuna gadara. "Ki wuce akwai aiki a kitchen inkin gama kije ga kayansu raudah can ki wanke musushi da kyau kafin magrib tayi kuma ki goge. " gyada kai tayi kafin tasoma takawa zuwa kitchen, Tsawan da fahid yadaka matane yasata juyowa a firgice. "zonan" yafadi a sanyaye ta karisa shishan yasaki tareda sa hannu ya riko wuyanta. "Ke shegiya baki ganni bane zaki wuce batareda kin gaidaniba??. " Haj. Hayewa sama tayi ko kallonsu bata yiba. Raudah cikin zolaya tace. "Amma kai bro mugune wannan shaka haka aiseka kasheta. " umaima dake latsa waya taja dogon tsaki. "Mtsssww ina ruwanmu ya kashe shegiya ya dame mune. " dukkansu aukasa daria hararanta fahid yayi tareda sakinta ta zube a Kasa yana fadin. "Jeki gama aikin da mommy tasaki kidawo yau se naci uwarki shegiya Mtsssww. " ya kai mata hauri kaman wata dabba Tana sharan hawaye ta wuce kitchen domin taji shakan sosai, Aikine sosai a kitchen din batareda bata lokaciba tasoma cikin abunda befi minti arba inba ta gama komai, Ta fito haraban gidan ta nufa inda ake wanki kayane jibge dan sunkai kulli shida. Nan ta dauki botiki taje ta debo ruwa a famfoo ta dawo nan tafara wankin. Duk saurinta na kada magrib ya risketa tana wankin Seda magriba tayi dan wankin dayawa a wahalce ta gama dan wani bala'en yunwa da takeji, Alwala ta daura ta nufi sashinsu inda suke itada masu aikin gidan. Tana shiga tagabatar da magriba dinta tana zaune aka kira isha'i ta tashi ta gabatar, Gefe takoma ta rakube jikinta serawa yake Gashi yadau zafi, mairoce ta shigo dafa Rumana tayi. "Ummu Rumana ya jikin. "? Cikin dauriya tace. "da sauki. " tace. "Allah kara sauki." tace. "Amin. " mairo tace. "Tashi ga wannan na dauko miki a boye maza tashi kici." Rumana ta dago da sauri tareda amsan roban shinkafan dake hannun mairo nan da sauri da sauri tayi bismilla tafaraci domin ji take kaman Zata mutu Sbd yunwa. 🥱 Mairo ta bitada kallon tausayi fita tayi taje ta debo mata ruwa a famfoo ta dawo ta dawo mata. Bayan ta gamaci tasha ruwa kan yar figigiyar tabarmarta ta kishingida ta lumshe ido kaman me bacci amma nan tunanin rayuwarta takeyi a yan shekaru irinna Rumana hartasan meye kuncin rayuwa, Hawayen daya zubo mata tashare tareda tashi tazauna wani ragaggiyar Ghana most go naga tajawo daba Kayan kirki a cikinta ta bude wani text book naga taciro ta koma kan tabarmarta ta bude tana karantawa. Har Seda nayi mamaki dama Rumana ta iya karatu a ido zakace jahilace hummm amma abun ba haka yakeba tadade tana duba text book 📚 din kafin tasamu da kyar tayi bacci. *Yanzu aka fara 🥰* *shares* *Comments* *and vote* *Mimi ✍️* 8/20/21, 8:14 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* 3&4 Wanshe kare. Kaman yanda tasaba bayan tayi sallah ta nufi cikin gidan dan tayi aikinta, bayan ta gaida Haj. duk da bata amsaba bata damuba ta tashi ta soma aikace aikace. Tana cikin mopping Abbanta ya sauko durkusawa tayi. "Ina kwana Abba. " ko kallon inda take beyiba Haj. Ko ta watsa mata wani mugun harara da sauri tayi kasa da kanta. Raudah ce ta sauko tana miji a yatsine tace. "Sannu daddy. " Murmurshi yayi. "Yar daddy an tashi. "? Tace. "Eh daddy. " harta juya se kuma ta juyo. "Yawwa daddy maganan da mukayi na siyamin sabuwar mota da kace zakayi karshen month. " yace "Inasane gobennan zaa kawo guda uku daga Italy daya naki daya na Faheed dayan kuma na umaimace. " dariyar mugunta tayi tana hararan rumana da ta daina mopping din tana kallonsu. Harara raudah ta zabga mata. "Lafiya kike kallonmu. " Abba yadan juyo ya kalleta ta gefen ido tareda zabga mata harara. Nan suka karisa dinning dubanta Abba yayi. "Ke jeki kira umaima da Faheed su kadai muke jira. " da farin cikinta ta juya dan kiransu tanajin dadi yau Abba yasata aiki, kafin tahau upstairs suka sauko a tare dukkansu harara suka watsa mata ta durkusa tana gaidasu suka bigeta suka wuce. Tashi tayi taje taci gaba da aikinta. Tana kallo suka gama break din nan Abba yatashi ze wuce office, yazo fita tace. "Adawo lpy Abbah. " ko kallonta beyiba balle ya amsa ya wuce, yana fita haj. ta tashi ta cafkota ta zabga mata rankwashi. "Ke dan uwarki bance kada ki karama Alh. Maganaba. "? Shiru tayi fahid ya dago. "Mummy barmu da ita yau zamuci uwarta. " haj. tace. "Yawwa kuci uwar shegiya. " ta saki rumana akan tyles ta wuce, Faheed yace. "Zo nan. " jiki na rawa ta karisa yace. "Ke Jiya banace dan ubanki inkin gama kizoba shine kikaki ko. "? a sanyaye tace. "Kayi hakuri ya Faheed ban gamaba se bayan magrib kuma banyi sallahba shiyasa naje nayi.... " umaima ta zabga mata harara. "Shegiya to waye baya sallah seke masallaci ko.? bro kabarni da ita yau naci ubanta munafukan mtssttww. " Rumana cikin murya me zaki tace. "Dan Allah Aunty umaima Kiyi hakuri bazan karaba. "Raudace ta dubi Faheed. "Taje ta fara gyara mana daki tukun ko bro. "? ya dubi Rumana. "Jeki gyara mana dakunanmu kidawo " a sanyaye tafara tafia umaima tace. "Salan Muga ba wani abu. " a sanyaye ta haye saman, Ba tafi 30mints ba tasauko nan ta kariso. "Gani ya faheed. " ya dubi umaima. Umaima ta nuna gefensu "dawo nan ki kama kunninki... " tace cikin kuka. "dan Allah Kiyi.......... " umaima ta daka mata tsawa. "dawo nace banasan musu inba hakaba na tattakaki.. " bata sake maganaba tadawo gefen ta duka ta Kama kunninta fahid tace. "Kuma kika kuskura kika dago se kinci ubanki. " haka taci gaba se kuka take tafi awa hudu a durkushe harta fara shaahsheka kafin raudat tace. "Bro ya isa haka ta gane ai yanzu Rumana tashi. " umaima tace. "Haba raudah da kin barta ai taci gaba. " fahid yace. "Yayi jekici gaba da aikinki. " tana shara kwalla tawuce, Tana cikin aiki raudah ta kwala mata kira tafito da sauri tace. "Jeki soyamin kwai ki dafamin Indomie. " nan taje tayi yanda raudah tace, a lokaci kalilan ta kawo mata nan ta harhada plates da cups din da suka bata taje ta wanke, a ragowar wanda suka cine ta kalata tasa a bakinta, nan tasha ruwa takoma ta gyara dinning room din. Fita tayi taje ta share haraban gidan da dakin karnukan Infact dai se wajen two tagama aikace aikaccenta tun safe nan ta koma shashinsu, Jikinta dukya mata tsami saboda kama kunnin da tayi ga wani mugun zazzabi daya sauka a jikinta nan ta kishingida. Uku nayi tatashi ta zura hijabinta ta dau littafinta tafito bakin gate ta nufa inda me gadi yake koya mata karatu domin yayi karatu, yana ganinta ya washe baki. "Rumana har an fito. "? Tace. "Eh na iya na jiya ka karamin wani." Ya matsa daga bencin da yake yace. "Zauna. " can nesa ta zauna, nan suka fara karatun boko harma dana arabi koya mata yakeyi, bako bata lokaci ta iya dan haka ta tafi sukai sallama se kuma gobe. Tana shiga falon ta shiga kitchen tafara wanke wanke kira Faheed Ya kwala mata daga sama da sauri tayi saman, dakinshi ta nufa yana tsaye harara ya watsa mata. "Dazu da kike gyaramin daki bakiga wasu abubuwaba. " shiru tayi can tace. "Nagani nasa maka a drower ne. " yace. "Maza daukomin. " ta karisa ta duka ta janyo drowern ta fiddo da bottles na giya 🤔 guda uku, yace. "Samin a fridge. " tashi tayi taje ta bude fridge tasaka. Har Zata wuce ya kirata juyowa tayi taga yana mata wani irin kallo duk se taji ta tsargu kan gadonshi ya nuna mata. "Zauna. " jikintane ya hau rawa tsawa ya daka mata da yasata karisawa da sauri ta zauna yazo ya tsaya Idonshi nakan kirjinta. "Inaso daga yau kidinga bani hadin kai inyi abinda nakeso dake ni kuma na miki Alkawari bazaki kara zaman kunci a gidannanba ni dai burina ki bani hadin kai mu dirji juna.. " kallonshi takeyi se yanzu ta yarda Faheed jahilci na dawainiya dashi kuma bashida tarbiya yana matsayin wanta uba daya aiko a kasar kafirai ba'a wannan dabbancin. Bakinta na rawa tace "dan Allah kayi hakuri ya faheed ina ganinka da mutumci a, matsayin ka na babban wana dan Allah kada kasa wannan mutumcin ya zube...... " bata rufe bakiba saboda wani wawan Mari daya watsa mata. "Ke ni kike fadawa magana to yau se nayi sex dake ko kina so ko bakiso... " nan ya turmusheta yana matsa boobs dinta da sukafi komai daga mishi hankali Kuka take sosai tana ihu tana kokarin kwatan kanta da kyar ta samu ta kwace tayi waje da gudu. A bakin kofa sukayi kicibus da haj. Wani kallo tabi rumana dashi cikin kuka tace. "Mummy ya faheed ne... " nanta fada mata komai Tsawan da yasa jikinta yadau rawa haj. ta daka mata. "Yimun shiru munafuka kawai sharri zakimai. " bakinta na rawa tace. "Wallahi mummy...... ". "Yimin shiru wuce ki bani guri...." A sanyaye tawuce. Mummy ta karisa dafa faheed tayi. "Kada ka damu takan dan wannan abun bari abbanku ya dawo yau zamuyi maganin yarinyarnan, kai in banda abunka meye abun sha'awa a jikiin yarinyarnan. "? Yayi murmushi. "Mummy kenan Abubuwa da dama kuwa. " 🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔 Kadan ma kukaji indai a cikin Labarina ne kuci gaba da kasan cewa dani *Mimi* danjin yanda labarin ze fara har yanzu ba ai komaiba. * *Leeymart Eirser✍️* 8/20/21, 8:14 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* 5&6 Rumanace zaune se faman kuka take tanajin yanda haj. Ke shiryawa Abba maganan karya wai rumana ita ta nemi faheed da Iskanci kasa furta komai tayi saboda bakin ciki In banda kuka ba abinda takeyi. Hajiya ta isa. "Hhmmmm. " kana ta daura. "dan haka Alh. Ka gaggauta daukan mataki akan yarinyarnan domin in bakai wasaba seta dauko maka abun kunya. " bakin cikine ya tasowa Abba besan sanda yashiga jibgar rumanaba, Itako inbanda kuka ba abinda takeyi dukkansu babu wanda ya hana Abba koya bashi hakuri Seda yamata dukar uwar wata sannan ya lafa yana huci fadi yake. "Nayi asaran haihuwarki rumana kirasa dame zaki sakamin seta wannan hanyar dan haka Wallahi nayanke hukunci aure zan miki bazan haifu karuwaba Wallahi. " Inbanda kuka ba abinda takeyi jin yace aure ze mata yasata kara karfin kukanta, haj. baki a washe tace. "Aiko shawararka tayi daidai. " kallon tsana Abbah ya wurgawa Rumana. "Tashi ki bani guru. " a hankali ta tashi tafice se dingishi take saboda jibgar da taci. Shiru mairo tayi tana jinjina wannan rashin adalcin a fili tace. "gasu raudat nan da in aurenne da tuni sun haihu su ba za'a musuba seke j Kai wannan zalincin dame yai kama. Kiyi hakuri ummu rumana komai yai tsanani maganinshi Allah, Allah ubangiji yana kallon komai kuma baya zalunci Allahsa can yafi miki nan. " Ba tareda tayi maganaba ta karisa kan tabarmanta ta zauna lumshe bold eyes dinta tayi da suke manya Sunyi jajawur tana tuna rayuwarta. *Flash back* Kaman yanda na fada muku Alh. Aliyu bello khaliyal haifaffan fulanin khaliyal ne dake kebbi state mahaifinshi nada tarin Arziki me dimbin yawa shi kadai suka mallaka a duniya yayi karatu me zurfi fannin aikin soja,Yana gamawa ba dadewa yasamu aiki, Babban sojane ba karya da kasa ke alfahari dashi, a garin kano ya hadu da haj. Maryam ya aura inda suka haifi yara uku, Faheed shine babba se Raudah, Umaima itace karama. A maiduguri ya hadu da Rahma kasancewarta cikakkiyar shuwa Arab ga kyau ga komai ya aura nan ya taho da ita kano, Haj. Maryam macece muguwa mesan kan tsiya da san nata Rahma ta fuskanci abubuwa da dama a zamanta da haj. Maryam har Allah ya bata ciki ta haifi kyakykyawan yarinya wacce akasawa Rumana, zuwa lokacin haj. Maryam ta mallake Alh. ta yanda bayajin maganan kowa se nata bedamu da kowaba se ita da yaranta haka Rahma taita hakuri dasu, har zuwa lokacin da rumana takai shekaru biyar a lokacinne Allah yayiwa Rahma rasuwa tabar kyakykyawar yarta dukda a lokacin batada wani wayau amma taji mutuwan ba karya domin a yan shekarunta harta fahimci halin da mahaifiyarta take a cikin gidan, Tun daganan rayuwarta ta canza takura zaman kunci wahalan rayuwa ba wanda bata ganiba domin a lokacin kaf aikin wahala babu wanda bata sanshiba. Karshema koranta akai a cikin gidan ubanta ta koma shashin masu aiki makarantama aka hanata zuwa duk da ko tana bala'in san karatu ta zama bora a cikin gidan ubanta bame kaunarta bame nuna mata kulawa hatta mahaifinta daya haifeta, sautari in dangin mahaifiyarta sukazo haka zataita kuka tace Zata bisu domin ba wanda yasan halin da take ciki duk da ko suma sunasan tafiya da ita amma ba yanda suka iya domin Abbanta ya hana dangin mahaifinta lokacin da ummanta ta mutu sunso su dauketa amma Sam Abba ya hana acewarshi abarmai abinshi ze rike. *Wannan kenan* Bari nayi wani dan tsokaci a garemu mata sau tari kishiya Zata mutu ta bar mana yara semu dinga wahalar da yarannan acewarmu wai kishi to abinda baku saniba shine sufa wannan yara amanace a gurinmu kuma komin zaman da kukayi da mahaifiyarsu na fada kona shiri tofa su ba ruwansu domin mahaifiyarsuce basuba kuma koda sun sani to ynxfa sun kasance amanane a garemu dan haka dan Allah mu kula mu rike marayun Allah amana kaman yanda Zamu rike namu dan haka dan haka mu gyara. 🙏🙏🙏 *Mimi ✍️* 8/20/21, 8:14 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* 7&8 *Barnawa conflask Kaduna state* Dankareren mansion ne me dauke da bangarori da dama kallo guda zakama babban gidan kafahimci mamallakin gidan ba karamin mutum bane, Zaune yake a kan armchair kyakykyawan gayene ba karya kuma kallo daya zaka mishi kagane dan hutune kuma dan gata numba daya wanda yake tashe a zamaninnan. Guiter ne a hannunshi yana kadawa dagajin yanda saukin ke fita zaka gane ba karamin iya sarrafata yayiba, kanshi yake juyawa yana raira wata waka cikin zazzakar muryarshi wanda da wuya asamu me irin muryarshi a lokacinnan daga jin yanda yake wakan yana lumshe ido zaku fahimci dan nishadi yake wakan wanda ko a kasar larabawa zasuyi takara da maheer zain gurin waka da murya, LlppWata budurwace da bazata wuce 18years ba ta kariso gurin cikin shigen riga da skirt kanta badan kwali gurin wannan handsome guy din ta nufa, . "Uncle..... Uncle. " tafadi a hankali jin ko kulata beyiba hankalinshi nakan wakan da yake yasa tacewa da karfi. "Uncle...... Uncle *MAHEER*. " da sauri ya juyo saboda yaji Kiran...... *Ohhh Ya salaam* Seda Alkalamina ya fadi kasa danayi tozali dashi domin ba karamin kyakykyawa bane, farine sol me faffadan kirji dogone yanada kwantaccen suma kuma lallausa yanada saje me kyau wanda ya karama kyanshi kyau ya kwanta luf luf a gefen fuskarshi, yanada pinks lips ga dan karamin baki wanda zaka zaci spoon baya shiga da manya manyan idanu sannan ga kumatu me lotsawa duk sa'in da yayi dariya ko yayi murmushi....... Hummmmmm Infact Maheer yafi karfin akirashi da ba Indiye domin kyanshi ya wuce nasudomin ko anyi scanning da wuya a samu wanda ya kaishi a India inshort ma sedai nace muku yan India suke kama dashi bashi ke kama dasuba, lokaci baze barni na fada muku tsaruwan gayen nanba me karatu kuyi emergine kawai domin innace zan zayyano muku kyan maheer to zan iya mantawa ko kuma na rude dan haka kumanta kawai domin innace zan fada muku komai zan iyayin karya domin bazan iya misalta kyanshiba ku kuma wasu zasu iya sumewa kai harma da masu mutuwa saboda kyanshi dan haka mutafi kai tsaye cikin labarin...... A fusace ya dago. "Aknan wannan wani irin kirane. "? tace. "Sorry uncle naga na kiraka two types baka amsaba shiyasa. ". "Hummmm. " yasaki huci. "Meya faru. "? Tace. "dama daddyne yace na kiraka. " yace. "Okey ina zuwa. " harta juya se kuma ta juyo. "Uncle zakamin waka birthday dina ya kusa. "? harara ya watsa mata. "Bazan yiba. " ta marairaice. "Saboda me uncle. "? Yace". Saboda bakijin magana yanzu kiri kiri Aknan ban hanaki yawo ba dan kwaliba...... " ta rike haba da sauri. "Sorry uncle na sha'afane shiyasa amma insha Allahu daga yau zan kiyaye. " shiru yayi tace. "To zakamin. "? Murmushi me kara bayyanar da kyanshi yayi tareda daga kai, da sauri Aknan tace. "Thank You uncle. " ta wuce da gudu tanajjn dadi. Tashi yayi cikin tafiyanshi me tsananin daukan hankali da kasaita ya nufi cikin gidan dan zuwa amsa Kiran yayanshi. Zaune ya sameshi a mainfalo shida uwar gida karisa yayi fuskarshi cikeda annuri ya zauna a kujeran da take pacing na yayanshi Alh. Sadeeq, fuskantarshi Alhaji yayi tareda fadin cikin girmamawa."barka da rana yaya, Aknan tace nazo kana nemana, " gyada kai yayi tareda cewa. "Kwarai kuwa Maheer dama ba wani abu yasa nace ina nemankaba sedai na kara maka magana akan aure, gaskiya Maheer nagaji da ganinka a haka me kake bukata baka samuba. " hajiya Asma'u da batayi maganaba tun zuwan maheer gurin tace. "Kwarai kuwa Alhaji in dukiyane Allah ya mallaka maka maheer haka in daukakane ga kwamciyar hankali ga farin jini dan haka yan mata ke bibiyanka duk inda kake to komai Allah yabaka amma kace baza kayi aureba. " Wani lallausan murmushi yayi ya dada fuskantarsu. "Aunty ba zaki gane bane Aure lokacine in Allah yayi lokacin yayi zanyi auren kudai kawai kuci gaba da tayani da addu'a Allah bani mace ta garAlhaji ya bude baki zeyi magana maheer yayi saurin dakatar dashi ta hanyar kallon tsadaddan agogon dake hannunshi yace. "Yaya lokaci yayi kacemin yau kanada ganawa da gwamna... " Alh. Yayi murmushi domin yasan halin Maheer da canxa xance yayi hakane dan avar maganan, daidai lokacin Diyam kanwar Aknan ta sauko daga sama duban su tayi tareda fadin. "Uncle next week ne zamuyi graduation na kammala secondary school please inaso kayimin waka... " dubanta yayi baki a sake. "Iye lallaima wancan birthday wannan kuma graduate to bazan yiba I have a lot work to do.... " ta marairaice. "Please uncle banaso naji kunya a cikin kawayena danna gama fada musu uncle MK zemin waka... " dariya sukayi dukkansu maheer yace. "Alright kisamu Rayyan ya rubuta miki ni kuma sena rera miki kinji dadi babyn uncle. " ta buga tsalle. "Thank You uncle. " Alh. Ya dubi maheer. "Yawwa munyi magana da me martaba sarkin bauchi akan bikin yarshi da za'ayi this Saturday yace kunyi magana zaka hallarci show din kayi musu waka.. " ya gyada kai. "Yes we al ready talk dan harna gama rera ma amarya da ango waka on Saturday Zan bi flight zuwa bauchi idan nagama dagacan zan wuce Abuja dan ana bukatana a company. " Alh yace. "Alright kunyi maganan paid ne. " maheer ya gyada kai. "Yes munyi kasan me martaba harma ya turomin. " Alh yace. "Alright yanzu inka tafi abuja se yaushe zaka dawo. "? Ya danyi shiru. "I don't think so but amma sena gama ayyukan da suke gabana zan dawo dan akwaima sababbin mawaka da za'a Wa ordition. " Alh yace. "Allah baka sa'a. " yace. "Ameen. " mikewa yayi haj. Tace. "Ina zaka. "? Yace. "Splash ward zani. " Aknan tayi saurin fadin. "Uncle please drop me at school wallahi nayi late kuma lecture two garemu kuma driver bayanan. " Yace. "Lallaima Aknan saboda kin maidani driver dinki meze hana bazaki driving da kankiba. " kallon Alhaji tayi, Alh yace. "Yes nina hanata driving saboda abunda tayi kwanaki garin tukin sakacinta. " maheer yayi kwafa. "Alright les go. " nan ta janyo tsaleliyar handbag dinta suka fice. Tunda suka isa Kasu university aketa damunsu da kira. "Mk-Mk. " kasancewarshi mawaki me farin jinii. "Har yaje yayi parking inda aka tanada dan parking kusa da faculty department dinsu Aknan. Mutane duk sunbi sun zagaye mishi mota kowa kiranshi yake masu cewa. "Maheer inasanka. na cewa masu cewa. "Mk ni fans din kane ina following dinka a media sannan inasan wakokinka. " nacewa Shidai duban Aknan yayi yace. "Daga yau ba zan kara kaiki ko inaba. " tace. "Uncle aiba laifina bane kaine kadauko motan da glass dinta anagani kaga is not my fault. " yayi tsaki. "alright fita muje. " ba musu ta fito. Nan mutane suka rufeshi cikin fara'arshi na koda yaushe ya dingi yima mutane godia, masusan yin pic dashi nan ya tsaya sukayi masusan signing dinshi ya musu amma be bada phone number dinshiba sedai ya bada complementary card dinshi ga me bukatan san ganinshi. Mutane kowa se murna yake dan ganin Mk bashida girman kai, Rayyan abokinshi dake gefe yayi murmushi karisawa mahir yayi yace. "Kai kuma yana ganka anan waka barwa aikin dake office. " yace. "Madam na kawo school. " maher yace. "Ok jeedarh sarauniya kenan. " Rayyan yace."mutane ne naga sun taru shine aka cemin Mk ne yazo. " maheer yayi kwafa Rayyan yaci gaba. "Yanzu maheer kamanka kazo ka tsaya kana selfie da wa'innan mutanen haba ai wannan zubda ajine. " Maheer yayi daria me ciwo. "Ko..... "? Ya kuma murmusawa."Allah sarki rayuwa Rayyan meye abun girman kai a ciki dan Allah ya bani daukaka dan nayi hoto dasu ba komai bane face kara musu kwarin gwiwwa akaina, Rayyan kada muyi amfani da daukakanmu dan nuna isa ko wulakanta dan Adam muyi amfani dashi ta hanyar karawa mutane kwarin gwiwwan da sukeda shi akanmu. "........ Tap.... Tap...... Tap..... Karan tafin rayyan yace. "Mutumina shiyasa nake kara sanka da masu daukaka kowa irinka yake da Al'umma sunji dadi. " rayyan ya dubeshi. "Ina zakaje yanzu. ". "Splash ward zani Zamu hadu da umar m. shareef akan wani offer. " rayyan yace. "alright dama inaso inzo in sameka jiya munyi magana da director Alfazazee Muhammad akan film dinshi daze fara zakamai waka sunanan suna jiran feed back." Juyowa yayi. "Yaushene direction din. "? Rayyan yace. "Next week. " Mk yace. "Next week am not around. " rayyan yace "to nace ya daga zuwa upper week. "? Maheer ya girgiza kai. "A'a aiki yamin yawa. " rayyan yace."yaushe zance mishi zasu samu kasan yan kannywood sunasan wakanka. "? Dan Jim Mk yayi can ya girgiza kai tareda fadin, . "kace mishi bansan da direction dinba gaskiya bazan samu yiba saboda baya plan dina.. " rayyan ze kuma magana kiran *Umar m. Shareef* ya shigo wayan maheer dan haka ya shiga mota batareda ya daga ba yayi gaba............. Bayan fitansu maheer haj. Asma'u tashi tayi ta haye samaWaya ta dauka takira kanwarta zeeza tana dagawa ta gaidata Ba tareda ta amsaba tace. "Sakarya wai yaushene zaki tahone ya kamatafa kizo. "? Zeeza tace. "Aunty inanan zuwa se end of this month. ". "Mtsssww banza kawai ki taho goban nan saboda kadafa maheer yaje yafara san wata yakamata kizo ki dauke mishi hankali. " zeeza tayi saurin fadin. "Zan taho goban nan dan banaso wata ta auri Mk in baniba kinsan yanda nake bala'in sanshi. " haj. Tace. "Yawwa kinsan dai na fada miki abubuwan da zaki dinga yi in kinzo ko. "? Tace. "Eh. " Tace. "Yawwa se kinzo ki gaidamin da umma. " nan ta katse wayan. *Tooh* Yanzu aka fara *Taku babyn........* Hmmmmmmm Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* 9&10 Alh. Sadeeq kam yana zaune yana karanta jarida wayanshi ta hau ruri ganin abokinshi ne yasa yayi saurin yin picking yakai kunni yana fadin. "Major Aliyu khaliyal se yau aka tuna damu. " bamgaren Abbah kam numfashi yaja kafin yace. "Kayi hakuri abokina wallahi ayyukane sukayi yawa." Alh yace. "Naji yanxu ya madam da yara. "? Abba yace. "Lafiya ba lafiyaba." Alhaji yace. "To me kuma ya faru major."? Abbah yace. "Dama dalilin kiranka da nayi batune akan yar gurin mariganya Rumana idan da wanda ya dace a gunka kafadamin se a hadasu aure. " Alh ya runtse ido yana kara tausayawa rumana yace. "Yanxu major rumana zakayima aure gasu raudah nan. "? Major yace. "Bazaka fahimta bane yarinyar na neman daukomin abun kunyane shiyasa na yanke wannan hukuncin..... " Alh yayi jim. "Eh inaso inyiwa maheer aure amma banaso namai zabi nafiso ya zabo da kanshi kasan kuma da wuya ya amince da ita rumanan. " Abba yace. "Ai rumana ba sa'ar shi bace kadai nema mata wani. " Alhaji yakuma yin jim. "To inba damuwa abani aurenta I aso zan aureta... " Da sauri Abbah yace. "Kasan me kake fadi kuwa Alhaji rumana fa.... "? Alh yace. "Kwarai ina matukar tausaya mata, dan Allah kada kace a'a inni amininkane ka bani auren rumana, ko kuma na maka tsufane... . "? Abba yayi saurin cewa. "A'a abokina ba haka bane kuma ni na baka ita nanda kwana bakwai se a daura auren. " Alhaji ya girgiza kai. "A'a ka bari senan da 3weeks adaura auren lokacin kanina ya dawo. " major yayi murmushi. "Nagode abokina karufamin asiri. " nan sukayi sallama. Wayan yabi da kallo yana tunanin yanda zasu kare da hajiya Asma'u, Allah yaji kuma ya sani shi yace ze aure rumanane kawai.Saboda yana tausaya mata kuma yanaso ya temaketa amma ze fadawa haj. Kuma ze auri rumana kome ze faru ya faru...!!!! **** Cikin fada bakin ciki karara a fuskar haj. Maryam ta dubi Abba. "Dan me zakace Alh sadeeq zaka aurawa rumana bayan kasan yanda nake da matarshi. "? Yace. "To me kikeso nace mishi bayan kinsan Alfarma yanema kuma yafi karfin haka a guna. " dogon tsaki taja ta haye sama tana bakin cikin hakan domin tasan irin kudin Alhaji sadeeq khan. *Asalinsu* Asalinsu mutanen Saudi Arabia ne garin makkah nanne garinsu na gado larabawane ciki da bai dinsu su biyu tal iyayensu suka haifa bayan rasuwan su Abbakar sadeeq khan shiyaci gaba da rainon Maheer khan(Mk) cikin kulawa daso da kauna. Aiki Shiya kawo Alh sadeeq Nigeria wanda babban likitane masani dan a duniya ana alfahari dashi. Maheer khan wanda yataso a hannun yayanshi ya kasance shine komai nashi yamai gata fiyeda yayanshi na cikinshi, babban mawakine kasancewarshi mutumin saudiyya yasa har wakan larabawa yanayi amma da yike a Nigeria ya taso yasa Hausa ta goge a bakinshi shima Alh sadeeq jin yaji dadin zama a Nigeria yasa be komaba amma yana kaiwa yan uwa ziyawa wanda shima a hankali Hausa ya Kama bakinshi. Alh sadeeq ya auri haj Asma'u wacce take yar jahar katsina inda suka haifi yara guda biyu Aknan itace babba wacce ynx takai shekaru 18 se diyam da take sa'ar rumana, nan sukaci gaba da rayuwa Harda maheer da yakeda babban companoni a abuja da Kaduna na abuja global record sena nan kd white space global record Inda akwai manya manyan mawaka na gida Nigeria dama na waje, Bayada girman kai ko kadan yanxu shekarunshi 30 amma har ynx besamu wacce ze auraba acewarshi yan matan ynx duk makwadaitane koda wata Zata aureshi sedan dan daukakanshi ko dan dukiyarshi, yanada masoya da yawa wadanda yasani da wanda be saniba dan wasu a TV kawai zasu ganshi su fara sanshi wasu kuma suji wakanshi amma duk da haka be tabajin yana san ko daya ba duk da yayan manya da dama suna sanshi amma betaba jin ko san wata ba, Maheer na dawowa gida (Kaduna) duk weekend domin bayaso aikinshi ya hanashi kula da yayanshi Wanda yake matsayin mahaifi a gareshi duk da ko wani satin hakanan yake daukan hutu ya dawo gida yayishi, wanda comfanyn dakenan kd ya mallakashi a hannun Umar m. Shareef ne yayinda shikuma yake tafiyar dana abuja saboda shine babba Wanda duk duniya tafi sani. Shi mutum ne me matukar farin jini ba'a Nigeria kadaiba duniya gaba daya nake muku magana, yanada kirki sosai kuma ya iya waka dan da wuya kaji wakanshi kace be yiba..... Hummmm.... Inshort dai zance muku maheer khan gifted ne tako Ina yayi gashi dasan temako, Kai tsayawa fada muku yanda MK yake bata lokacine saboda bazaku fahimtaba dan haka mukoma cikin labarin mu...... Wannan kenan...... . har ynx baa faraba dan wallahi labarina yanada tsawo dan haka masu karatu ku gyara zama..... *Ummu ramlat ce 👎* 8/20/21, 8:15 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* 11&12 Shigowan zeeza gidan kenan tareda katuwar trolley dinta tayi shigen kananun kaya kan nan yasha attachment gashi badan kwali inka ganta se kace zindikiyar arniyaniyarce, kicibuc tayi da Maheer yafito rataye da brief case dinshi da sauri ta saki trolley dinta a kasa ta ruga da gudu tana ihu da nufin yin hugging dinshi, da sauri ya kauce gefe ta taba baki. "Haba ya Mk kana abu se kace ba superstar ba. " ya danyi murmushi." Ni banasan halin yahudawan nan." ta saki baki. "Haba ya Mk kaman wanda beyi rayuwa cikin turawaba.?"? Ya taba baki. "Alright yanxu dai kinxo lpy. "? Ta shagwabe fuska. "Lapiya. " yasa hannu ya dago mata trolley din,. "Alright gashi ki karisa ciki ki huta sena dawo. " ta zaro ido. "Ina kuma zakaje ya Mk bayan kuma kasan nazone danka koyamin music. " Yayi murmushi yana duban agogo. "Inada wani show ne a fadan sarkin bauchi lokaci na tafiya danma Zanyi following train ne, bye zeeza sai na dawo. " har ya juya sai ta janyo hannun shi ya juyo da sauri tace. "to yaushe zaka dawo. " ya daure a haban shi yace. "uhmmm i think bazan wuce two weeks ba indai kuma nayi signing wani contract da aka kawomani daga touring zan iya fin months. " ta shagwabe fuska. "please kada kayi signing din ka dawo da wuri. " yayi murmushi. "all right nima ina tunanin da wuya nayi signing saboda record level ne company. "tayi murmushi. "all right sai ka dawo ya M K. " da sauri ya fice a gidan saboda private jet din shi na jiran shi. ******* . "kiyi hakuri hajiya....... " cikin fada ta daka tar dashi. "Me kakeso nace maka Alhaji ina zaune dakai shekaru da dama lokaci daya kace zakamin kishiya kuma karasa dawa zaka hadani kishi se da wacce nafi yarinya karama kuma yar cikinka, shima bacin haj. Maryam da bazaka fadaminba ni ba abinda zance maka domin ko sedai ka zaba ni ko ita dan wallahi indai ita ka zaba ko sedai karabu dani ka bani takaddana.........., "ta fashe da kuka nan hankalin Alhaji yadada tashi, Nan ya shiga lallashi ganin ta kafe akan ita indai seya kara aure sedai ya saketa hakan yasa ranshi ya baci cikin kakkausan murya da kuma fada yace. "bazan fasa aureba kuma bazan sakekiba kiyi duk abinda zakiyi....... " ta sake fashewa da kuka. "to ai wallahi bada gidanka nazo duniyaba kuma sannan ba dauramin kai akai a kafaba zan iya tafiyana koba takardarka ai miji goma ba uba goma bane....... " wani mugun kallo ya bita dashi tareda daga yatsa yana nunata cikin tsawa yace. "Wallahi Asma'u kika kuskura kika tsalleke kafa kika bar gidannan to se ranki ya baci Mtsssww..... " yaja dogon tsaki ya wuce danshi tsayayyan namijine a gidanshi.... Zubewa haj. Asma'u tayi bisa three seater tafashe da kuka me cin rai, duk wannan abun da akeyi a idon zeeza, Aknan, da kuma diyam ne ganin Alhaji ya fice yasa dukkansu sukayi kanta suna lallashi, Zeeza ce ke fadin. "Aunty kiyi hakuri kada ki tafi kada kije ko ina ki zauna a gidanki ta shigo gidan mukuma zata gane aya zakine agunmu. " Aknan tace gaba daga zancen zeeza. "Eh mummy zata gane mu ba'a kishi da mummynmu.... " diyam kam babu abinda tace, hawaye haj. ta share cikeda gamsuwa da zancen su Aknan domin dama ko basu fadaba ba inda zata iya tafiya tabar mijinta farin cikin ta.. Wayan tane ta hau ruri ta sake share hawaye ganin haj. Maryam yasa tayi picking tareda kangawa a kunni. "Hello hajiya. " Acan bangaren haj. Maryam tace. "Ya dafatan dai kinyima Alhaji bala'i yafasa auren. "? Nan haj. Asma'u tafada mata yanda sukayi da Alhaji ta dora da fadin. "Hummmm ni yanxu haj. Maryam ba yanda zanyi zan barshi yayi auren...... " haj maryam tasaki huci me zafi tareda naushin iska tace. "Kai hajiya baki iya abun bane Wallahi. ". "Hummmm ya zanyi hajiya kinsan halin Alhaji Wallahi ze iya rabuwa dani kuma yayi aurensa ko a jikinsa. "haj maryam tace. "Hummm to yanxu kiyi amfani da shawaran se zeeza inta shigo kuci ubanta ku bata wahakar da da kanta seta gudu.... " dariya haj Asma'u tayi. "Shiyasa nake sanki hajiyata. " nan ta tashi tayi ciki aka ci gaba da kulle kulle. Alhaji sadeeq kam waya ya daga yakira MK hankalinshi tashe yake bashi labarin yanda sukayi da haj. Asma'u. Ijiyar zuciya maheer yasaki yace. "Yayah ai dama ni nasan haka zata faru domin kasan ko wata mace akace za'a wa kishiya dole ta nuna halinsu na mata, nidai shawarana anan shine kada ka fasa wannan auren Aunty kuma ka barni da ita. " ijiyar zuciya Alhaji yasauke yanajin dadin yanda dan uwanshi ke kara mai kwarin gwiwwa, Mk yace. "Yanxu saura kwana nawane daurin auren tunda kacemin ba za'ayi wani bukunkunaba. "? Alh yace. "Saura kwana takwas yanxu ni kin fadawa haj nayi tun farko saboda banaso ta sani se ana zan fada mata. "Mk yace. "To ai gara data sani tun yanzu duk abunda ze faru ya faru, wai wama ya fada mata."? Alh yace. "Hajiya maryam mana matar major Aliyu bello khaliyal. " Mk yasaki huci. "Okey Allah kaimu yaya. " Alh yace. "Wai yaushe zaka dawo,? ya kamata kadawo kafin ranan daurin auren dan dani dakai da Alhaji musa kawai zamuje. ". "Hummm yaya zan dawo kafin lokacin insha Allah. " Alh yace. "Meyasa ba zaka dawo yanzu ba. "? Mahir yace. "Yaya muna ordition ne yanzu amma by god grace zan samu nayi skipping nadawo before the day.... " Alh yace. "Allah kaimu kanina. "Nan sukayi sallama da naheer ze kashe yace. "Ka gaidamin aunty.......... " da sauri Alh yace. "Wata aunty kadafa ka ballomin ruwa.. ": maher ya gimtse dariyar dake shirin kufce mishi domin yasan tonon fada yayi dan yaji me yayanshi zece, nan sukayi karayin sallama kowa ya kashe, Maher dake office yayi shiru yana kallon wayan, shi yaushene zeyi aure gashi har yayanshi ze kara na biyu.? Daya tuna aure nufin Allahne se yayi murmushi. Toh rumana wannan shine badi barai anya an tsira na auren da za'a miki ko za'a koma ruwane? 🤔🤔🤔🤧🤧🤧 . tare dani *ummu ramlat*✍️ *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* 13&14 Tana rakube gefen famfoo se kuka take wanda tasaba kullum danya zame mata jiki tunda wannan abun yafaru na sharrin da aka mata tsakaninta da dan uwanta Faheed se wahala ya karu harma yafi wanda takesha da, dan yanzu yan aikin gidan sunfita galihu tunda yanzu a dakin karnuka take kwana tareda su ga kukan da yake zuwan mata duk lokacin data tuna aure Abbanta ze mata . "Keeee!!. " aka fadi cikin tsawa firgigit ta dago. "Na'am Aunty umaima. " "Ke dan ubanki ba aiki aka sakiba kika zauna kinata kuka. "? tasa hannu tana share hawayen tareda tashi da sauri cikin rawar murya take fadin. "ba.... kuka..... nakeba...... Aunty... " ta duka taci gaba da wankinta da tun safe tafara.,. "Mtsssww. "Umaima taja tsaki. "dama nazone ki bani gyalena zan tafi school sauri nake.. " jikin rumana yadau rawa domin yanzu ta chanya ko bushewa beyiba balle ta goge,In ina tafara umaima na hango gyalenta a waya tace. "Kutumar ubancan dama yanxu kika wanke to bari naje na fadawa mummy. " Rumana na bata hakuri tawuce. Rumana na tsaye tsuru umaima tazo ta dubeta. "Mummy na kira. "Jiki a sanyaye tabi bayan umaima. A tsaye suka tadda hajiya se girgiza take cikin tsawa tace. "Ke dan uwarki ba awa daya na bakiba ki wankesu su bushe ki gogeba amma yanxu kinyi kusan awa nawa. "? Shiru Rumana tayi kanta na kasa, hajiya ranta ya baci tasa hannu ta gaurawa rumana marida seda ta kife,. "dan uwarki fara tsallen kwado se kinyi harkin gaji sannan zaki tashi kuma kikoma ga wankin can kici gaba insun bushe ki goge, bazaki faraba ko sena karyaki,. " batada zabin daya wuce tayi abinda haj. tace. "Mtsssww wawuya, jaka, sakarya ai uwarki jaka ta haifamin yanda rahma take shaidaniya haka kike harma kinso kifita yar matsiyaciya kawai Mtsssww. " takuma jan tsaki tawuce kan cushion ta zauna, wani wahalallan kukane ya kufcewa rumana jin ana zagin mahaifiyarta tatsani a zagi mahaifiyarta a gabanta amma hakanan tadaure taci gaba da abinda aka sata, Daga farkon falon zuwa karshen falon duk da yanada tsawo sosai amma hakanan tayi tanayi tana hawaye, Tayj sosai harta gaji danse bayan magriba akace tatashi nan taje taci gaba da aikinta, bayan tagama ta jira suka bushe ta goge takaima kowa dakinshi, a takaicedai se cikin dare tagama aikin nan ta nufi dakinda take kwana (wato dakin karnuka). Kamar kullum yauma sunata haushi suna fito da harshe dan da ba'a daure sukeba tsaf zasu lasheta, abincine da aka kawo musu masu rai da lafiya sunci wasu sun barwasu dan wasu kadan suka taba domin abincin da yawa Kala kala, wanda suka barin tajanyo domin rabonta da abinci takai kwana biyar sedai taja ruwan famfoo, hannunta har rawa yake saboda yanda take tura abincin seda ta cinye tas ta kara janyo rahowan karnukan ko a jikinta burinta itadai tasamu abunda zataci domin yunwan da takeji, seda ta cinye sannan taji ta koshi tashi tayi ta gabatar da sallolin da bata yiba, Bayan ta idar kamar kullum kafin tayi bacci tafara karanto Alkur'ani tana kuka domin yawamci tasan fassararta kuma tana tausayawa kanta Ainun. Tun ranan da haj. taga megadi yana koyawa ma rumana karatu tasa Alhaji ya koreshi aka kawo wani acema Alhaji ai shine abokin iskancin Rumana, seda tayi kukanta ma'ishi tana kai kukanta ga Allah har seda ta denajin kukan karnukan dare yayi sosai sannan tasamu da kyar ta iya bacci jikinta yayi zafi rau zazzabi fal jikinta. Allah sarki. ****************************** Tun randa akayi abun nan tsakanin Alh sadeeq khan da haj. Asma'u ta canxa tadaina mai komai. Ko abu yakeso sedai yaranshi su mishi tadena kulashi, itama zeeza an dau action ita a dole ana taya sisto kishi.... Alhaji sadeeq ne ya cika mata bangare daya a kasa inda ba kowa da kaya tun daga italy yayo mata order domin major yace baze bada ko sisinshi a bikin rumana ba, hakan yasa shi Alhaji sadeeq yayi mata,Ya hado mata akwatuna set biyu ya hado mata komai iri daya dana haj. Asma'u sema wa'insu abubuwan da akasa ana haj. Ita ana rumana ba'a xubaba, ya kawo ko takansu bata biba ya hada mata da miliyan biyar ko da abinda take bukata shima batabi takansuba, akwatunan rumana kuma ya ajiye mata domin baza'a kai mataba dan sunce ita dai zasu bashi basusan komai dan haka ya bari se tazo tayi amfani dasu. Ana gobe daurin aure. Be jima da sauka a kd ba amma ya lura akwai matsala duban zeexa yayi. "Wai meke damun auntyne naga tunda nazo taki sakewa... "?Zeeza ta taba baki."Nima dai bansaniba. "Tashi yayi yaje kusa da haj. dake zaune bisa one sitter hakan yasa ya zube bisa center carfet din dake tsakiyar falon yace. "Wai Aunty me yake faru wane. " ko kallonshi batayiba hakan yasa yace. "Wai aunty duk akan batun auren nanne kikayi wannan sauyin.... " wani kallo tabishi dashi. "Au ashema kasani, ai dama ninasan maheer harda kai za'a hada baki aci amanana............ " da sauri yace. "A'a wallahi aunty ko daya bacin amana bane domin Allah (SWA) be haramtaba, kisani aunty wannan bayin yaya bane ko yina yin Allah ne domin kinsan mu bamu isa muyi abinda Allah tsaraba.... ", nan yashiga mata nasiha yana mata bayani sosai yanda zata fahimta, a tunaninshi wa'azinshi ya ratsata dan yanda har ayoyi da hadithai yaita janyo mata amma seyaga tayi tsaki ta tashi tsaye. "Wannan kuma kayya dama ni kuma bazan hanata shigowaba gidane gayinan tashigo lafiya ammafa wallahi da kafarta seta gudu Mtssswwww. " takuma jan tsaki ta wuce, baki sake yake kallonta a ranshi yace. "Uhmmmm Aunty tayi nisa se addu'a... "dan haka kawai ya rabu da ita... Wanshe kare Tun safe Alh sadeeq khan,Maheer khan da kuma Alh. Musa (Abokin Alh. Sadeeq) suka sauka a kanon dabo, (wai koda me kaje anfika amma wannan batu ba haka yakeba). Ba'a wani tara jama'aba aka daura auren Alh. Sadeeq khan da amaryarsa Ummu Rumana Aliyu bello khaliyal bisa sadaki naira dubu hamsin. Ana daura Auren maheer ya juya kaduna shida Alh. Musa saboda ordition da zeyi yayinda sukabar Alh. Sadeeq shikuma ze taho da Amarya. Toh 🤔🤔🤔 Masha Allah Allah sanya Alkhairy Ina masoyan rumana kufito mu fara shiri domin ko akwai babban walima na murnan auren rumana da Alh. sadeeq. Kuci gaba da kasancewa dani *Ummu ramlat* danjin shin rumana ta tsira daga rayuwar kuncin da take gatacan dai zata hadu da haj. Asma'u taku. *Mimi queen 👸* Comments dinku shine kwarin gwiwwar mu. *Please comments* *share* *and vote ☑️* Babyn yaya...........ce I luv yhu my nisful hayati Allah barmu tare forever uban yayana 💋💋💖💖 8/20/21, 8:16 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* 15&16 Zaune yake bisa 3siter hajiyace ta fito tareda rumana ta kariso falon bisa carfet rumana ta zube tana sanyeda hijabi kanta na kasa se hawaye dake ambaliya a idanunta, haj. tace."to doctor ga amarya nan rumana mun baka amanarta." Firgigit yadawo daga hayyacinshi domin tunda rumana ta zauna yake kallonta dan ita wata iriyar macece da duk wanda yake tare da ita se yaji wani abu yace."eh haj. Insha Allahu zan rike. " se lokacin rumana ta iya daga idanunta da suka rine suka canxa kala saboda kuka ta cikin hijabi ta kalleshi wani kukanne yaxo mata ganin wanda aka aura mata yakai sa'an Abbanta, yanzu wannan mutumin aka auramin Wanda ya haifeni? Wani wahalallan kukane ya kufce mata harda shashsheka, da sauri haj. tace."kukan me kikeyi kuma rumana haba kiyi shiru keda zaki godewa Allah kinyi aure ga yan uwan kinan se kiyi musu fatan Alkhairy. " kaman almara haka rumana kejin zancen Hajiya sedai tasan duk makircine domin kokadan acikin makircinta bata yiba. Alhaji ko kasa cewa uffan yayi se ido daya bita dashi ya mike da sauri. "To mu zamu wuce hajiya. " ta tashi da sauri ta riko rumana."toh Alhaji. " kudi yaciro wanda shi kanshi besan adadin suba danya tasamma miliyan uku ya bawa haj. tana godiya ta amsa, Tashi yayi yafice haj. ta dubi rumana cikin nuna isa tace. "Dan ubanki salan ki watsamin kasa a ido ki kula sannan kidinga diban kudinshi kina boyewa kidinga aikomin dasu. "Manya manyan idanunta da suka cika taf da kwalla tabi hajiya dasu tace. "Meye kike bina da wa'innan aljanun idanuwan naki masu kama da gujjiya. "? Rumana tace. "Dan Allah ki barni nayiwa su aunty mairo sallama...... " bata rufe bakiba saboda mugun rankwashin da hajiya ta zabga mata tareda mata wani mugun kallo."rufemin baki munafukan banza kawai, kindaiji abinda nace miki ko. "? Ta daga kai. "To muje yana jira. " Nan suka fice yana cikin mota yana jiransu haj. Ta bude gaban motan gurin me zaman banza ta zaunar da rumana tana fara'a kaman har ciki tace. "To Alhaji Allah tsare." Nan sukayi sallama, yayi horn me gadi ya bude wagegen gate din yafice. Yana driving amma Idonshi nakan rumana da keta kuka rage gudu yayi tareda dubanta ya mika mata handky ba musu ta amsa tasoma tsane kwallanta, a hankali yace. "Kukan me kikeyi. "? Shiru tayi domin ita kanta batasan kukan me take yiba, kukan an aura mata sa'an Abbanta ne, ko kuwa na farincikin ta rabu da wahalan rayuwane, ko kuma na tunanin irin sabuwar rayuwar da zata fada take? ganin batada amsa yasa tayi shiru, ganin tayi shirunne yasa yace."kiyi hakuri rumana nasan baki sona auren dole aka miki kiyi hakuri nima tausayinki ne yasa na aureki. " da sauri ta dada goge hawaye cikin daddadan muryarta data rine saboda kuka tace. "A'a ba haka bane. " murmushi yayi yace. "To dan Allah ki daina kuka hakanne zesa na gamsu da abinda kikace. " ganin ya damu yasa ta daina kukan domin dama ba ita takeyiba zuwa yake, ganin ta daina yasa yadan samu nutsuwa yaci gaba da tuki. Lokacin da suka isa zaria ya tsaya a wani babban restaurant dubanta yayi yace. "Muje. " ba musu tabude motan tabi bayanshi, menu card yabata akan tafadi me za'a kawo mata, amma ta fake akan ita batajin yunwa ganin taki fadi yasa yayi ordan chicken nugget, chicken pepe soup, dambun nama,pizza, sinasir da miyan kayan ciki, se soft drinks irinsu ice cream, shawarma, yoghurt da exotic da strawberry shortcake, badan tasoba taci sedan yanda Alhaji ya takura mata. Bayan sungama ya biya kudin suka fito seda yayi sallahn la'asar a wani masallaci sannan sukaci gaba da tafiya. Ba wani fira sukeba se rumana da take kalle² shikuma duk inda sukazo zece mata ga guri kaza ita kuma sedai ta daga kai, a haka har suka isa kaduna garin gwamna, kai tsaye hanyar barnawa yayi da ita. bayan yayi horn me gadi ya bude musu dankareren gate din ya shiga yayi parking a parking area na gidan inda motocine ke fake birjik kala da kala, dubanta yayi yace. "Muje rumana. "Rumana da gabanta yaketa fadi tunda suka shigo gidan tayi murmushin karfin hali tasa hannu ta bude motan ta fito tana karewa gidan kallo, hanyar falon ya nufa hakan yasa tayi saurin bin bayanshi har lokacin gabanta be bar faduwa ba.. Basu samu kowa a faloba hakan yasa ya nuna nata kujera yace. "zauna bari naje na kira matar gidan. " ba musu ta zauna shi kuma ya haye saman. Basu jimaba ya sauko tareda haj. Wacce ba musu ta biyoshi gaban rumana ne ya fadi ganin matar a ranta tace"yanxu da wannan matar zanyi zaman kishi"? Amma afili dukunnawa tayi har kasa tana gaida haj. Murmushi tayi tareda falin. "Lpy klau rumana ki koma saman mana. " cikin sanyi ta koma ta zauna. Alhajine yafara musu nasiha da fadin. "Hajiya ga rumananan dukda nasan kin haifeta amma ki amsheta a matsayin kishiyarki ki riketa amana kaman yanda zaki rikesu Aknan. " murmushi haj. Tayi. "Insha Allah Alhaji ai rumana ya tacCike da jin dadin kalaman haj. ya dubi Rumana . "dafatan zaki yiwa haj. biyayya ki dauketa a matsayin uwa in wani abu na damunki ita zaki fadawa." daga kai rumana tayi ba tareda ta iya maganaba ya dubi haj.. "Tashi ki nuna mata dakinta. " ba musu ta tashi rumana tabi bayanta seda takaita dakin ta kawo mata abinci da kayan tabawa sannan ta fice. Tsaye rumana tayi tana kallon dankareren dakin da aka kira da nata, bedroom biyune a ciki manya manya kuma dukkansu ancikasu taf da kayayyaki se hadaddan sitting room wanda yake dauke da dankara dankaren royal chairs kitchen kuma seta fita main falo, kuka naga tasa wanda narasa kona meye sema data bude akwatunanta da wadrope da suke cike taf da kaya taga kayan da aka zuba nan wani kukan ya taho me karfi bata taba tunanin wata rana zata ko kwana a irin dakin nanba (nace ai wannan kadan ne sema na gidan Maheer, ko Teemah??? 😄) Tajima kafin tashiga bayi taymdauro al wala tafito wanda ko iya bayin ka tsaya kallo ya isa ka gasgata cewa me gidan nan ba karamin kudi gareshiba dan zama ka iya kiranshi da dan yankan kai. Bayan ta idar da sallah ta jima tana Addu'oi tana rokon Allah yabata ikon yiwa Alhaji biyayya duk da basanshi take yiba, kan bed dinta ta kwanta ta lumshe bold eyes dinta batare da taci abinci da hajiya ta kawo mataba domin batajin yunwa ahaka har bacci ya dauketa. Shiko ai Alhaji anacan gurin hajiya ana kashe arnaye...... Masha Allah ga rumana a sabuwar rayuwa se muyi mata fatan samun farinciki. Kuci gaba da kasancewa dani. Mimi queen 👸 ✍️ In kinsan ba zaki comments ba Allah ya isa in kika karanta min book domin gaskiya bakumin comments harna fara tunanin daina typing gaskiya ku gyara amma in baku gyaraba zan daina domin zan daina aikin banza inadafa abubuwan yi da dama amma nake tsaidawa dan na faranta muku amma baku gani. Gaskiya ku gyara. Ina kaunarka my nisful hayatee Allah barmu tare har karshen numfashinmu. I love yhu my Amjad so much. *comments* *share* *Vote*." 8/20/21, 8:17 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* *Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖* 17&18 Wanshe kare. Gaba dayansu sun hallara a dinning table dan yin kumallo harda maheer da yake tunanin komawa abuja gobe, amma rumana nacan na bacci tunda tayi sallahn Asbah dan rabonta da tayi bacci me dadi irin wannan harma ta manta hakan yasa tunda ta koma bata farkaba. Haj. ta dubi diyam. "Jeki taso auntynku tazo ayi break fast. " Alhaji yayi saurin fadin. "Ku barta inta tashi tafito tayi nata ita kadai. " murmushi maheer Yayi dan yasan dama haj. bekai zuciyaba ganin yanda tayi da fuska, tsaki zeeza taja tareda kara tamke fuska wanda seda kowa ya kalleta mahir yadan daure.. "Ke kuma lafiya tsakin na meye. "? tace. "Bakomai. " nan suka fara karin kumallon har suka kammala rumana bata fitoba hakan yasa Alh. Cewa. "Haj. Nizan wuce dan Allah in rumana tafito ki matsa mata se tayi kumallo saboda nasan zatace ta koshi." batayi maganaba harya tashi ya fice, Aknan ne tace. "Tab lallaima daddy ba rumana ba wallahi ko wacece se tayi regret na auren daddy da tayi. " hajiya ko hawayene ya cika mata ido taf, maheer gudun kada Aknan ta sake magana ya bata mata rai yasa ya tashi ya fice, part dinshi ya nufa hakan yasa zeeza saurin bin bayanshi. Yana shiga ta shigo ido ya bita dashi. "Lafiya. "? ta kariso tana neman shiga jikinshi tana fadin. "haba ya MK yanzu dan nazo gurinka shine zaka tambayeni Lafiya. "? ya kauce ganin tana matsowa jikinshi yana fadin. "Noo kawai na tambayane. " tace. "To zuwa nayi ka koyamin music. " dubanta yayi tareda yin kwafa. Ya shige ciki ta biyoshi guitar ya dauka yafara kadawa tana tsaye tana kallonshi, yaita nunnuna mata kai kawai take dagawa kafin ya mika mata. "Take lem me take a shower......" da sauri tace. "Nazo na raka ka........... "? Wani kallo ya mata da yasa ta amsa guitarn da sauri tasoma kadawa, rintse ido yayi domin ko dakiki yayi mai bayani kaman yanda ya mata yaci ace zai iya kadawa amma ita zeeza sam ko iya rikewa bata yiba, bedroom ya shige. Su ko su haj. Maheer na fita Aknan ta tashi. "Aiko senayi maganinta tunda ita mara kunyace data auri daddyna... " diyam batace uffanba haka haj. Ta nufi dakin rumana. Hannu tasa ta janye glass din windon bedroomdin tayaye labulayen wanda haske ya mamaye ko ina, Hasken daya kashema rumana idone wanda taji shi kaman a mafarki yasa ta bude manya manyan brown eyes dinta ta tashi tana karanto Addu'a, Aknan tagani tsaye ta rike kugu se girgiza take, a sanyaye tace."Ina kwana. " wani kallo Aknan ta mata sama da kasa sannan taja tsaki tafice, shiru rumana tayi tana tunanin da alama yar Alhajice in hakane kenan zaman gidan baze mata dadiba, tashi tayi tashiga bayi tayi brush ta wanke sumarta da maya maye na wanke kai domin dattin da yayi ta sillo wankanta ta fito, Wadrope ta bude ta dauko wani lallausan material pink doguwar riga felted grown tasaka, rigar tazauna mata das a jiki kaman dan ita akayi zama tayi gaban mirrow ta milke sumarta da mai masu kamshi da dan karan tsada tana cikin tajewa Aknan ta turo kofa ta shigo duban rumana tayi da take tashar kai wanda sumar nata yake har gadon baya, karisawa tayi tareda cafko sumar cikin bacin rai tace. "Wato ke saboda kin raina mutane tun daxu ana jiranki amma kin shanya mutane ko. "? Ido rumana ta bita dashi tace. "Meye wato ke kina tutiya kin auri daddy saboda kudinshi ko? Hmmmm yarinya kenan bakisan da kanki se kinyi regrate akan hakan ba mtsssssswwwwww. " taja tsaki tareda sakin rumana ta turata ta bugu da dressing mirrow din, rumana ko tuni har ta fara fidda kwalla Aknan tace. "Kukan me kikeyi? hummmm yarinya kenan yanzu kika fara tunda kikace ke zakiyi kishi da mummyna, taso muje mummy na jiranki. " tashi tayi ta nemi kallabi ta daura a sumarta daya fado saman bayanta yana lilo kaman wani jela, tayi hanyar fita Aknan tabi bayanta, Zubewa tayi tana gaida haj. Harara ta bita dashi tareda jan tsaki se lokacin rumana ta sake gasgata mutum se Allah a gaban Alh. tayi mata faran faran amma gashi yanzu da bashi ta canxa mata. Wayan hajiyane ta hau ruri ta dauka da sauri tayi picking tana fadin. "Hajiya kenan duk kin kosa tukunna dai ai kinsan yau kwananta daya, za'ayi yanda muka tsara. " tayi shiru can tafashe da dariya. "Shiyasa nake kaunarki hajiyata, Kigaidamin dasu raudah. "hakan yasa rumana gane da haj. Maryam take wayan wacce itace tabada shawarar a musguna mata, wanda indai hakane an gudu ba'a tsira ba kenan,"wai mena tsarewa haj. maryam ne"? ta tambayi kanta shiru tayi domin batada amsa dan tayi iya tunaninta bata gane meyesa ta mata wannan tsananba, Haj. ta dawo da kallonta kan Rumana tayi murmushi. "Kinyi babban kuskure na auren mijina da kikayi amma hummmm...... " tayi murmushin mugunta, Diyam dai kanta nakan waya ba abinda tace, haj. ta nuna dinning area. "Tashi kije kiyi break fast mijinki yabar sallahu kafin ya fita. " shiru tayi ta kasa tashi tsawan da haj. tayi matane yasa ta tashi da sauri. Maheer ko bayan ya shirya ya koma falo anan ne ya Kira rayyan akan gobe ya shirya su koma Abuja, bayan ya kashe duban zeeza yayi yace. "Tashi muje fita zanyi. " tace. "Ina kuma zakaje ya MK. "? baki sake yace. "Wai zeeza an baki tsaro nane da duk inda zanje sena fada miki...... To companyna na white space global record zani enough za'a barni. "? ya daure fuska ta tashi da sauri. "Wallahi bahaka bane ya MK kawai tambaya nayi. " hanyan fita yayi ta bishi da sauri. Dai dai suna shiga falon Aknan ke fadin. "Mummy wai ni me daddy ya gani yasa ya auri kucakar nan wacce diyam ma zata girme mata, nasan dai ita dan kwadayi ta aureshi." Kallon da maheer ya matane yasata yin saurin tamke baki, zeeza ganin rumana a dining yasa tayi saurin cewa. "Tab Aunty kika barta tana yin break. "? Haj. tace. "Barta ai acikin lessons din da zamu koya mata badda zama da yunwa. " shiko maheer ido yabi gorgeous face dinta dashi she's beautiful as well amma seda dariya yaso ya kufce mishi ganin yar yarinyar da yayanshi ya aura wacce bata wuce 17 years ba, tambayan kanshi yayi"Itako meyasa yarinya kaman wannan tanaji da kyau da komai zata auri mutum kaman yayana wanda yake sa'ar mahaifinta"? da sauri wata zuciyar tace mishi"Saboda abun duniya mana"amma ko in hakane bata kyautawa kantaba yanda take ji da kyau din nan ga kuruciya, tausayin tane ya kamashi tuna kudurun su haj. akanta aganinshi koma meye be kamata su mata komaiba, karisawa yayi ya zauna kusa da diyam. "Howfer diyam. "? ta dago da sauri. "Uncle so nake ka dubamin wannan. "ta mika mishi wayanta yace. "To babyn uncle. " Rumana kam da kamshinshi shiya fara dauke mata hankali jin zazzakar muryarshi yasa ta dago da sauri tana kallon handsome face dinshi tabbas ta ganeshi mawaki numba daya me farin jini dan hutu domin su aunty Raudah suna yawansa wakokinshi videos da audio sunasan wakokinshi sosai itama tanaso, ido ta bishi dashi wanda duk abinda yake idanta na kanshi shima time to tym yakan kalleta dan ajikinshi yakeji ana kallonshi dasun hada ido seya sakin mata wannan best smile din nashi me rikitar da duk me kallonshi wanda yake haddasa bayyanuwar beauty point dinshi da sauri take dauke kai. Bayan isha'i Alhaji yadawo dakin haj. ya nufa kwance ya sameta tana ganinshi ta tashi ledan dake hannunshi ya mika mata tasa hannu ta amsa tanabin dayan ledan da kallo, Tana zaune ya shiga wanka yafito ya shirya duk tana kallonshi ya dauki ledan yace. "Haj. seda safe. "baki sake take kallonshi. "Alhaji ina kuma zakaje. " juyawa yayi. "Kin manta yanzu kinada kishiya itama zuwa zanyi na bata hakkinta....... ". "Amma Alhaji....... " yayi saurin dakatar da ita. "Amma me kinga gobe mayi magana seda safe..... " kai yasa ya fice, kuka haj. ta fashe dashi me kuna ta janyo waya ta kira haj. maryam, tana dagawa cikin kuka take fadin. "Na shiga uku hajiya na lalace ga Alhaji can yatafi dakin rumana wai acan ze kwana na shiga uku hajiya.......... " ta fashe da kuka, tsaki haj. maryam taja. "To seme damze kwana a dakinta ki nuna be dame kiba kina abu se kace ba wayayyiyaba.... " "Amma haj. Kinsan kusantarta zeyi..... " wani murmushi haj. maryam tayi tace. "Sakarya kawai zo kiji wani abu....... " nan na barsu na fice na leka dakin Rumana dan ganin meke faruwa..... Tana kwance sanye da kayan bacci ya shigo da sauri ta tashi ta lalubi hijabi tasaka ta dukunna tana gaida shi. murmushi yayi kunyar yarinyar na dada burgeshi ya karisa tareda ajiye ledan ice cream da gasassun kajin ya zauna gefen gadon yana dubanta kanta na kasa tanata faman wasa da fararen dogayen yatsun hannunta kaman wacce akaba aikin kirga, cikin kakkausar murya ya kirata dago kai tayi batareda ta iya amsawaba. "Nasan cewa na miki girma da wuya kisoni amma ina neman alfarma dan Allah ki daukeni matsayin miji duk abinda kikeso ki fadamin ni kuma insha Allah zan miki. " a sanyaye tace. "Insha Allah. " tashi yayi yana fadin. "Tashi mu gabatar da sallah. " ba musu ta tashi duk da gabanta na fadi ganin yau tabbas Alhaji dagaske yazo amma bata iya yin musu shiyasa. Pray met ta shimfida dukkansu sunada alwala nan yajasu har sukayi raka'a biyu sannan suka sallame. Dafa kanta yayi yamata addu'a sannan ya janyo ledan ya bude ido ta runtse gabanta na fadi da sauri tace."na koshi. " kallonta yayi ganin da gaske take yasa ya matsar da ledan gefe, yasa hannu ya janyo rumana ya daurata a cinyarshi. Tun a gurin Alhaji yafara wasa da jikin rumana tun tana daukan abun wasa harya zama gaske dan hannu yasa ya zare hijabin jikinta yadage rigarta sama, mutuwar tsaye yayi dayayi arba da cikakkun nononta nan yafara matsasu kaman yasamu balo-balo. Jikinta gaba daya rawa yake takasa yin komai shiyake rawanshi yake tsallenshi dukawa yayi ya cika bakinshi da boobs dinta hawayene kawai suke fareti daga idanun rumana, Yajima yana romancing dinta kafin ya dauketa chak ya aza saman gado hawayene masu zafi suke zuba daga manya manyan bold eyes dinta batasan abubuwan da yake mata amma ya zatayi bata iya yiwa mutane musu da gaddama, seda ya latsata san ranshi ya tsotsa inda ya mishi a jikinta sannan ya tashi ya cire kayan jikinshi idanta na runtse taji yana kasa da pant dinta harya cireshi gaba daya, Yafara kokarin shigarta.................... Mimi queen ✍️......... 8/20/21, 8:19 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* *Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖* 19&20 Ya fara kokarin shigarta.... Daganan rumana bata sake sanin meke faruwaba se farkawa tayi ta ganta kwance akan gado ita kadai, bude ido tayi tareda sauke kafa daya kasa a hankali ta sauke duka kafan tareda rintse ido ta tashi a hankali tashiga bayi, wanka ta sillo sannan ta fito tana cikin shiryawa Alhaji ya shigo wani bala'in kunyan shine ya kamata ta sunkuyar da kai tana gaidashi ya amsa tareda fadin. "Kin tashi lafiya Amarya. " ta daga kai yace. "Yayi kyau ni zan wuce office idan da abinda kike bukata kiyiwa hajiya magana. " harya juya ta kirashi. "Alhaji........ " ya juyo yana kallon pretty face dinta yace. "Na'am..... " tana wasa da dogayen yatsunta kuma farare a hankali tace. "Dama inasone na dinga karatu ne ko makarantane asani boko da islamiya. " Jim yayi kafin yace. "Okey badamuwa Anjima zan turo wani malami seya dinga miki lesson kullum yana koya miki boko da islamiya yayi.... " daga kai tayi cikin farin ciki tana murmushi, shima murmushin yake ya fice, Karisawa tayi tagama kimtsawa sannan ta fice. Dukkansu suna falo ta karisa tareda zubewa tana gaidasu haj. babu wanda ya amsa diyam tanaso ta mata magana amma tana gudun fadan hajiya shiyasa tayi shiru,Zeeza ce ta juyo ta mata wani kallo tace. "Wawuya yar kauye uwar waye tsaranki anan..... "? Shiru tayi ba tareda tayi maganaba, tana durkushe babu wanda ya kulata can zeeza tace. "Ke tashi ki hadomin tea.... " tashi tayi ba musu ta karisa dinning inda flasks da kayan tea suke ta hada mata ta zo ta mika mata, Kabe kofin tea din zeeza tayi cup din ya subule ruwan tea din ya zubarwa rumana a hannu dan har seda tayi kuwa saboda ruwan tafashashshene, da sauri zeeza ta daga hannu ta kifawa rumana Mari."wawuya mara hankali baki ganine Mtsssww. " tasa hannu ta ture rumana ta fadi kasa da sauri diyam ta tashi tabar gurin Aknan ko murmushi tayi tareda fadin. "Wallahi kadanma kika mata aunty zeeza. " maheer dayake tsaye shigowan shi kenan anyi komai a idanshi wani tsawa ya dakawa zeeza da yasa ta juya da sauri, rai bace ya kariso duban rumana yayi da take zubda hawaye kafin ya maida kanshi ga hajiya da batace uffanba dukda a gabanta akai komai, Wani abune ya tasomai ba tareda da ya iya magana yatsa kawai ya nuna zeeza dashi tareda kada kai ya juya ya fice, Da sauri zeeza ta bishi tana bashi hakuri a fusace ya juyo ya sake nunata da yatsa. "Ki kiyayeni zeeza kishiga taitayinki inba hakaba zanyi maganinki am not ur mate........ " yana fadin haka yayi gaba. Rumana ko MK na ficewa itama ta tashi tabar gurin dakinta takoma kuka tasa me cin rai, Unin ranan tana cikin daki ba inda taje ga unwa da yake azalzalanta.... Wajen around 3 tana zaune aka turo kofan zubawa kofan ido tayi diyam ce ta shigo dauke da flask din abinci ta kariso ta ajiye tareda dafa rumana tace."Aunty kiyi hakuri da abinda ake miki a cikin gidan nan banida daman dazan hanane dan Allah." Murmushi rumana tayi."bakomai ni ban dauki hakan a komaiba saboda naga abinda yafi hakanma a *LABARINA*. " diyam tayi murmushi tace."ki daure kici abinci aunty tun safe bakici komaiba..... " rumana tace."banajin yunwa." diyam tayi dariya."haba Aunty sunana diyam nice autar Alh. nasan zamu iya zuwa shekaru daya dan haka dan Allah ki daukeni a matsayin kawa ba yarinyar mijiba kinji dan haka kidaure kici kinji.... " Ganin diyam ta matsa ya sa ta saki jiki taci sosai, bayan ta gama diyam na janta da fira tace."daddy ya aiko da me koya miki lesson tun dazu yana boys guaters yana jiranki. " da sauri ta tashi ta shirya diyam tace. "bari nafara fita bansan mummy tasan nazo nan." Kai rumana ta daga diyam tasa kai tafice, seda ta dade da fita sannan rumana itama tafita dukkansu hararanta suke harta fice. Tana ko zuwa ta ganshi nan suka fara tayi murna sosai saboda tana gane karatun malamin, kasancewar ta iya karatun yan primary yasa karatun secondary yafara koya mata bayan sun gama aka juya dana arabic se arround 5 sannan suka kammala ta koma se kuma gobe.... Kasancewar ranar girkin hajiyane yasa tun safe batasa Alhaji a idontaba domin kwana dai daine bata damuba shiko yanacan se tunanita yakeyi, hajiya ko bata nuna mai komaiba ta bashi hakkinshi tana mai faranta mai...... Maheer ko a ranan ya juya abuja saboda ayyuka da sukayi mishi yawa...... Akashe kari tun safe rumana na daki ko waje bata lekaba saboda tana gudun cin mutumci diyam cema takai mata abinci a boye........ Daren ranan Alhaji ya shiga dakin rumana duk da gabanta na dukan uku uku hakadai ta bashi kanta yayi romancing dinta, attempting kusantarta yayi a karo na biyu zuciyarshi na tsoron abinda ya faru a first night dinsu ya sake faruwa domin yana zuwa ze kusanceta gaba daya ta sankare mishi tafara fizge fizge kaman wata me iskah hakan yasa yayi mata addu'a cikin yardar Allah tadena ta koma ta lankwashe kaman gawa dan haka ya fita yabarta a daren ita kadai ta kwana shikuma ya koma dakinshi. Still yauma lafiya lau yake romancing dinta yana attempting kusantartata fara fizge² tana nishi kaman zakanya Ayatul kursiyu ya karanto mata ta tofa mata nan cikin yardar Allah ta koma ta lankwashe guri guda, kwanciya ya gyara mata tareda jan blanket ya rufeta dashi, Shiru yayi yana tunani a iya bincikenshi na likitoci be tabacin karo da matsala irin wannan ba sedai idan aljanu rumana takeda su da wannan tunanin ya tashi ya kashe mata globe ya fice...... ****************************************************** Bayan kwana takwas, ayan kwanakin nan sau hudu kenan Alhaji na kokarin kusantar ta still abunda ke faruwa kenan ta dingi fizge fizge kenan hakan yasa yake tunanin Aljanu rumana kedasu amma be tabbatarba kuma idan ta tashi nunawa take batasan abinda ke faruwaba dan ita a tunanin Rumana Alhaji ya riga ya kawar mata da budurcinta amma shi a bangaren Alhaji har yau ba abunda ya hadashi da rumana na sex.......... A yan kwana kinnan rumana ta koyi abubuwa da dama kuma ta karu sosai a gurin Malam manu domin cikin kwarewa da hikima yake koya mata hakan yasa ta iya turanci sosai yanxu dukda dama ta iya amma ta kara iyawa. Iskancin hajiya dasu Aknan yananan sema abunda ya karu dan yanxu ko abincima basa bata wulakancin zeeza kam yafi na kowa dan ko haj. bata mata abinda zeeza kemata Babyn malam ce............... ✍️ 8/20/21, 8:19 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* *Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖* Bazan manta dakeba my besty rabin raina *Babyn Aminu*, Rabee'at I love you plenty plenty Allah barmu tare har karshen numfashin mu I love u abokiyar fada na. Bamu kwana bamu yi fadaba kuma da munyi muke shiryawa saboda munasan juna da yawa with Jamilah Adamu (Jameey) ina sanku da yawa I can't do without you guys, inasanku sosai kune Jigon *Ummu ramlat* we are three in love. Love you plenty plenty Jameey and Rabeeyat (rabin baby). 21&22 Tana zaune tana tunanin abubuwan dasu haj. suke mata ko kadan bata taba tunanin fadawa Alhajiba amma abun ya dameta, diyam ce ta shigo ta boyo abinci ta kariso ta direshi gaban rumana tana fadin."Aunty kiyi hakuri ki dena kuka nima nasan abun da ciwo." Cikin kuka tace."diyam ba ina kuka bane saboda rayuwata a gidanku ina kukane saboda LABARINA tun tasowata a rayuwa ina tausayawa kaina....." diyam tace."Aunty inba damuwa zan iya jin LABARINinki.....? Rumana tayi jim kafin tanisa...."Uhmmmm koda wasa ban taba ba wani LABARINA ba domin abinda na yarda dashi bamemin maganin damuwana se ubangijina....." diyam tace."Eh nasani amma dan Allah ki daure ki fadamin a matsayin kawa kuma aminiya na daukeki.." Rumana tayi shuru ganin yanda diyam ke kyautata mata yasa taga ya cancanta taji Labarinta, share hawaye tayi tafara bata labarinta.......... Kuka sosai diyam take na tausayin rumana itama rumanan kuka take domin ta tuna da rayuwarta a baya, hada kai sukai dukkansu sunata kuka bame iya lallashin wani, diyamce tayi karfin halin share hawaye ta sake rungume rumana."hakika labarinki abun tausaya wane duk wanda ya jishi indai yanada imani seya tausaya miki kiyi hakuri komai yai farko zeyi karshe kuma Insha Allahu zakiyi dariya da farin ciki me daurewa nan bada jimawaba, namiki alkawarin kasancewa dake a matsayin aminiya har karshen rayuwarmu." Nan sukaci gaba da kuka, unin ranan suna tare se kuka suke...... Koda Alhaji ya dawo kasancewar girkin rumana ne kasa gane kanta yayi se kuka take, a gaba yata sata yanata kallonta yayi lallashin duniya takiyin shiru hakan yasa ya janyota bisa kirjinshi yana shafa yalayalan gashinta zuwa gadon bayanta, Wayan shine ta hau ruri hakan yasa rumana ta janyo wayan ta mika mishi, "Bloody" taga an rubuta hakan yasa tayi shiru jin yana dagawa ya fasheda dariya."haba kanina taya amarya zatasa na manta da gudan jinina bayan kullum kana zuciyata...." A can bangaren maheer dake cikin swimming pool yayi murmushi cikin shagwaba yace."Yayanah I miss u so much Wallahi." dariya Alhaji yayi."My brother baka girma damin shagwaba bako yanzufa kai ba yaro bane da da da yanzu ba daya bane." "To yaya aini yarone a gunka har yanzu kaine fa mahaifina, in ban makaba wazan mawa."? Alhaji sadeeq yace."kabari in kayi aure se kama matarka...." da sauri MK yace."mata kuma yaya? as young as i am, am still young....." Alh. yace."harka tunamin munyi magana da haj. akan zeeza yaka gani."? shiru maheer yayi yace."yaya kai yaka gani ni kasan zabinka shine nawa yayanah." Alh. yayi murmushi cike da jin dadin zancen kaninshi yace."aini banada matsala domin zeeza tamin." yace."okey yaya sedai na dawo zamuyi magana." Alh. yace."yaushe zaka dawo kanina."? yace."se weekend wancan weekend dinma abinda yasa banzo bama saboda wani waka da nake rubutawa Abdul d. one kuma a abuja zeyi show din shiyasa, amma ina kammalawa Insha Allah zaka ganni." Nan sukayi sallama kowa ya kashe, Duk firan da suke rumana naji wani irin burgeta sukayi sun bata sha'awa se taji inama tanada yan uwa masu kaunarta kamar haka aida ta more. Kiss Alhaji ya mannawa rumana a kumatu nan ya fara sarrafata yana tsotsan nononta har ze kusanceta seya tuna da sauri yafasa ya dago ya mata rada a kunni da fadin."ki sakin min jiki muji dadinmu kema ki dinga motsawa." nan ya fada mata abubuwan da zata dinga mishi, fito da mood dinshi yayi ya mika mata akan tayi sucking, jikintane ke rawa hawaye ke sintiri a idonta ta bude baki ta sakata tana hawaye shiko wani dadi yakeji,se faman wasa da cikakku kuma tsayayyun boobs dinta yake, ita kuma se shan penis dinshi take tun batajin dadi har abun yafara mata dadi dan haka batasan sanda taci gaba da duk abinda yasataba, nan suka dingi farantawa juna har dukkansu suka samu nutsuwa batareda ya kusancetaba, kan kirjinshi ya kwantar da ita yana sauke ajiyar zuciya san rumana na shigar shi yarinya karama amma ta dauke mishi hankali, a haka bacci ya daukesu yana rungume da ita...... Bude ido tayi taganta kwance kirjin Alhaji ya rungumeta tsam a jikinshi ido ta kura mishi yanada kyau ba karya domin asalinsu indiyawane sedai haryau ta kasa sanshi duk da tana koyawa zuciyarta hakan.tana mai biyayyane kawai saboda shi mijintane bawai dan tanason shiba.... Bude ido yayi ya saukesu kanta da sauri ta juyar da kai gefe, murmushi yayi ya saketa tareda sauketa daga jikinshi yarinyace karama amma hakan be hanashi jin wani abu akantaba domin yarinyar she's available in namiji me lafiya ya kalleta dole yaji wani abu, tashi tayi tashiga bayi batareda tayi mishi maganaba, shiko ido ya bita dashi. Ko kafin ta fito ya fice dan haka tana fitowa gefen bed ta zauna jim kadan tayi tana tunanin yanxu haka rayuwarta zataci gaba a gidan nan gaskiya ya kamata ta dinga shiga mutane zata jure kome zasu mata insha Allah domin batasan kadaice, tashi tayi ta shirya tashi tayi ta fice, Alh. yananan be fitaba hakan yasa ba'a cemata komaiba harta fito ta dukunna tana gaidasu da fara'a haj. ta amsa Alh. baki washe ya amsa yana fadin."kariso muyi break..." wani harara Aknan da zeeza suka wurga mata a sanyaye ta karisa ta zauna, haj. ta zuba mata arish, da soyayyan kwai se plantain ta hada mata tea ta mika mata ta amsa, Bayan duk sun gama Alh. ya dubesu."Haj. ni zan wuce ga rumana nan dan Allah kidaina barinta tana zaman dakin nan da take banaso..." Haj. tace."insha Allahu Alhaji ai nima banaso." Itadai rumana kanta na kasa tanajin makirci, Tashi tayi Alhaji yayi saurin fadin."Ina kuma zakije."? In ina tafarayi. "Wanke wanke zanyi." yayi murmushi. "dakin bari masu aiki suyi." tace."barshi kawai zanyi." ta harhada kayan da suka bata tayi kitchen. Alhaji ya dubi haj. "Allah sarki kidaina barinta tana aiki." afili kai ta gyada amma a zuciya cewa tayi."Hummmm ai yanzu tafara." tashi yayi ya fice, kira hajiya ta kwalawa rumana tafito da sauri hajiya tayi murmushin mugunta."daga yau duka ayyukan gidan nan yadawo kanki duk zanba masu aikin gidan nan hutu kinji ko."? ta daga kai, kira hajiya ta kwalawa me aikinsu ta taho da gudu, ta nuna rumana."kinganta daga yau duk aikin gidan nan ya koma kanta kinji ni ko." tace."to hajiya." hajiya Asma'u tace."Je ki da ita kifara nuna mata yanda komai yake..." Tsawa zeeza ta dakawa rumana."wuce ki bamu guri jaka kawai Mtsssww." taja tsaki, jikin rumana na rawa ta tashi da sauri tabi bayan suwaiba me aiki........ Har yanzufa bamu fara komaiba. Kuci gaba da kasancewa tareda ni leeymart eirser zan cigaba da suburbudo muku LABARINA. Taku babyn yaya ce 👌 *please comments* *share* *and vote ☑️* 8/20/21, 8:19 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* *Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖* 23&24 Yanzu kam duk aikin gidan rumana takeyi kama daga girki, share share, wanke wanke hatta wanki tana musu guri guda takejin dadi gurin girki domin dama tanaso ta iya, yanzu kam duk suwaiba ta kokkoya mata dan a ranan se suyi abinci kusan kala goma, diyam ko tun tana sharewa yanzu bata iyawa Idan taga anawa Rumana wani abun, A bangaren Alhaji kam yana iya bakin kokarinshi ganin ya farantawa rumana domin ba'a mata komai a gabanshi, kuma itama tana faranta mishi sosai gurin romance domin yanzu baya attempting kusantarta wanda batasan dalilin hakanba, yanzu kam ta kware a romance domin tanajin dadin abun kuma tana yiwa Alh. duk abinda yakeso dan yaji dadi, Tana gane karatun da ake koya mata sosai tako wani bangare domin ita yanzu babban matsalanta be wuce zeeza ba saboda ko haj. bata takura mata kaman zeeza, duk da sake ramewa takeyi kullum dayin duhu amma duk tambayan da Alhaji zemata dalilin hakan har yau bata taba fada mishiba acewarta Idonshi ya nuna mishi, yanxu kam yana san rumana sosai. Bamgaren Maheer kam anyi baikon aurenshi da zeeza ansa rana shekara daya wanda su basu so asa da yawaba maheer ne yace haka yakeso, farin ciki gurin zeeza dasu haj. ba'a magana shiko ya amsane kawai saboda bin umarnin yayanshi amma bawai dan yana san taba...... ********************************************************************************* Suna zaune dukkansu a dinning room harda Rumana da jikinta yadau zafi sosai zazzabi takeji tun jiya amma batasan takamamman meke damuntaba Aknan ce ta dubi Alh. "Daddy Inaso ka siyamin sabuwar mota domin yanzu an dena yayin wanda ka siyamin last two months." da sauri diyam tace."daddy kada ka canza mata wallahi karya take....." "Ke ni sa'ar kice....."? Aknan ta fadi da isa diyam ta turo baki."Ai gaskiya na fadi aunty aknan dan kinji uncle yace............." da sauri Aknan takaima diyam duka Alh. yayi murmushi."rabu da ita autah bazan canzaba kinsan nawa na siya miki kuwa? kusan miliyan takwas fa......" Aknan ta turo baki."Eh nidai yanzu banaso new coming nakeso....." yace."okey ki barwa diyam ita ke kuma se munyi magana da uncle dinku naji sabuwar data shigo se na siya miki....." tayi tsalle."Yawwa daddyna shiyasa nake sanka." Rumana dai najinsu Alh. ya maida dubanshi ga rumana."Amarya kema kinasan asiya miki mota..."? da sauri zeeza tayi saurin cewa."Yaya ni shop rite nakeso naje banda kudi." hannu yasa ya bude brief case dinshi dake gefe ya ciro check ya rubuta mata kudi masu yawa ya mika mata."gashi kuje da rumana koda abinda take bukata." rumana ta bude baki zatayi magana ya daga mata hannu."na gama magana." ba yanda ta iya haka ta rufe baki. Tashi zeeza tayi ta nufi sashin maheer domin yana gari, baya falo hakan yasa ta nufi bedroom karar ruwa taji a bayi da alama yana ciki hakan yasa ta nufi bayin, tana shirin shiga ya fito ido ya bita dashi."lafiya zeeza."? shiru tayi hakan yasa yace."naga kaman da zaki shigo bayin ne..."? tana murmushi tace."eh zan zone na tayaka wankan..." Ido ya tsareta dashi."Ashe dama bakida hankali zeeza...."? Cikin nuna ko in kula tace."meye abun laifi a ciki dan zan taya mijina wanka naga kai zan aura ko kuma an mana baiko..." Manya manyan sexy bold eyes dinshi ya bita dashi cikin bacin rai yace."zeeza ki fita idona tun wuri danni ba tsaran ki bane, meya faru na ganki a dakina...."? tace."dama shop rite zani shine nakeso ka kaini tunda kaga zuwa da masoyi yafi dadi....." "bazan jeba...." ya fadi a kufule tace."saboda me. "? a dake yace."banyi niyyaba saboda ni ba driver dinki bane...." cikin kissa tace."sena fadawa Aunty tunda aini zaka aura...." harta juya ya janyota ta fada jikinshi ya matseta a jikin bango."ba auntyba ki fadawa duk uban da zaki fadawa bazan jeba tunda ni ba tsaranki bane ko waye yazo yayi abinda zeyi kuma maganan aure ko yau zan iya cewa nafasa domin baiko ba aure bane shashasha kawai Mtsssww......" ya turata waje ya kulle kofanshi, kuka zeeza tasa tanasan MK sosai dan haka bata fadawa kowaba dan tasan halinshi tsaf ze iya fasa auren ko a jikinshi. Misalin 12 dukkansu suka shirya dan zuwa shopping harda rumana data rakube a bayan mota gefen diyam, zeeza ke driving Aknan na gefenta se harara take kaiwa rumana ta mirrow din motan, a haka zeeza taja sun cika motan da kida sebin wakan suke duka su biyun, diyam ko kanta na kan waya se faman tsaki take kai ta dago tace."Aunty zeeza please kudan rage volume din yayi yawa....." tsaki aknan taja."ba za'a rageba din in yadame kine ki sauka ki tari taxi mazo mu sameki Mtsssww."taja tsaki, duban rumana diyam tayi domin tasan itama sun dameta. A haka suka karisa wani babban shopping mall me suna pick millions, zeeza ne ta dubi Rumana ta mirrow tana kokarin fita tace."ki jiramu a mota." diyam ce tayi saurin cewa."taya zata jiramu a mota bayan daddy cewa yayi muzo da ita itama ta zabi abinda takeso......" Aknan ce ta juyo tana duban diyam."Ko...? to yanzu mukuma mukace ta jiramu in kema baza kii shigaba seki zauna da ita.." Komawa diyam tayi ta zauna tana fadin."Eh bazan shigaba se kun fito..." Zeeza taja dogon tsaki suka fice... Cikin sanyi rumana tace."diyam ki bisu kada suga kaman nice na hanaki shiga kije ki dauki abinda kikeso dan ni dama rakoku nayi......" tsaki diyam tayi tace."haba aunty ai abun yayi yawa inke bazaki iya maganaba ki barni nayi kuma na riga na rantse bazan bisuba, zan zauna tare dake to inna tafi a barki ke kadai dan haka kiyi shiru kawai." Sun jima kafin suka fito masu aikin gurin suka zuba musu kayan a boot sannan suka shiga still zeeza ce ke driving... Sun danyi tafiya sosai kafin Aknan ta dubi zeeza tace."In kin danyi gaba ki tsaya...." ba musu ko tayi parking a gefen hanya, ta mirrow Aknan ta dubi rumana tace."Fita..." Ido rumana ta ware tsawa Aknan ta kuma daka mata hakan yasa ta fice da sauri Aknan tace."Rufo mana motan domin wannan mota nane bana ubankiba ki kirashi mijin naki ya maidake gida." tuni rumana ta fara kuka."dan Allah kiyi hakuri wallahi bansan hanyaba..." da sauri diyam tace."wai me yake damunkune Aunty Aknan dan kawai ta auri daddy shine laifinta to ai ba laifi tayiba domin inma laifinne daddyne yayi tunda shiya aureta, kuma muddin bazaku tafi da aunty ba to nima ko sedai na sauka." tafawa zeeza da Aknan sukayi suna dariya. Aknan tace."Aunty manya, sakarya shashasha tunda ke baki taya mummy kishi to mu munayi kuma muddin kika kuskura kika sauka daga motan nan se kin gane aya zakine a gurin mummy........." Zeeza ce taja motan da gudu suka bar gurin. Dukunnawa rumana tayi ta fasheda wahalallan kuka kuka take sosai wanda duk wanda ya jishi seya tausaya mata, tananan durkushe tafi minti arba'in motoci nata wuwuceta babu wanda yayi tunanin tsayawa, tashi tayi ta share hawayenta tafara tafiya. Tayi tafiya akalla yakai na mintuna ashirin har lokacin batabar kukaba, wata motace ta sharo titin da gudu bakar range robber sabowa dan daga gani bata dade da shigowa nigeria ba, harta wuce rumana se kuma drivern yayo reverse dai² saitinta yayi parking itako tsaye tayi tana kallon motan bata iya ganin komai domin glass din motan me duhune, a hankali ya sauke glass din motan kasa ya tsareta da firgitattun idanuwanshi masu jefa duk me kallonshi cikin wani hali da mamakin ganinta a gurin a sanyaye yace."Me kikeyi anan gurin ke kadai."? bayan hannunta tasa ta share hawayen dake sintiri bisa dakalin fuskarta, ganin tayi shiru se zubar hawaye take yasa MK ya bude motan gaba gurin me zaman banza a sanyaye yace."Enter...." a sanyaye ta shiga ta zauna ya tsureta da manya manyan bold eyes dinshi remote yadanna ya kulle motan kafin yaja yayi gaba, Juyar dakai yayi yana kallonta kuka take tayi har lokacin hanky ya dauko a one side na motan ya mika mata tasa hannu ta amsa, tasoma tsane kwallanta wanda kamshin shi na dindindin daya manne a hanky din ya haddasa mata amson bakon yanayi hakan ne ya hanata cireshi daga fuskarta, dago kai tana kallon beauty dinshi. Yana sanye cikin wandon chinos and shirt, royal blue longslips shirt se dark blue wandon chinos wanda a bayan riganshi aka rubuta Maheer khan saman p-cap din dake kanshi kuma an yi rubutu da manyan harfa MK, manya manyan idanunta ta lumshe gaskiya Maheer ya hadu ba karya, Batare da ya sake tambayanta komaiba a haka yaci gaba da driving har suka kai gida, bayan yayi horn me gadi ya bude mishi kutsa hancin motanshi yayi cikin gidan ya karisa parking space yayi parking, dubanta yayi yace."Sauka muje." ba musu tafita. Zeeza data rugo da gudu jin dawowan MK, turus tayi tana kallonsu wani mugun harara ta watsawa rumana, sunkuyar dakai tayi a fusace zeeza tace."Ina ka tsinto wannan yar tsuntuwan...."? Juyowa yayi a fusace yace."tambaya kike ko neman sani."? ta zunburo baki yayi tsaki tareda wuceta yafara tafiya, gaban rumana zeeza tasha."ke kuma dan uwarki kada kiga ya dawo dake gidan nan wallahi se kin barshi...." Rumana zata wuce ta fincikota tareda zabgawa rumana mari tareda tureta tafadi akasa, da sauri maheer yadawo da sauri hannu yasa ya finciko zeeza ya daga hannu ya zabgeta da mari har sau biyu akunci guda cikin huci yace."Ita sa'ar kice da zaki mareta sakarya mara kunya kawai.... Mtsssww." ya juya yasa hannu yadago rumana yana mata wani irin kallo."Wuce abinki." Simi simi ta wuce, zeeza dake dafe da kunci tace."yanzu ya Mk akan wannan ka mareni....."? yace."yes kuma wallahi kikai wasa sena fasa aurenki Mtsssww." yaja tsaki yawuce tareda picking din wayanshi yana fadin."Rayyan kajirani a airport din ganinan zuwa." nan ya shige yabar zeeza tsaye............ *Babyn Amjad ce ✍️* 8/20/21, 8:19 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* *Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖* My! nurul hayatee, nisful hayatee, kurta aayunin, ana uhibbuka hubban jadidan my ango inasanka kada kabarni kaine rayuwata inasanka inaso mu kare rayuwarmu tare har abada Insha Allah. 25&26 Rumanace cikin kitchen tana wanke wanke, zeeza ce ta shigo itada Aknan, Aknan ce ta rufe kofan kitchen din itadai ido ta bisu dashi zeeza ta karisa ta gaurawa rumana mari har sau uku."ba akanki bane mijina ya mareni to wallahi yau sena kassaraki." ta janyo gashin rumana kuka rumana takeyi, zeeza tadubi aknan."me zamu mata mu illatata."? Aknan tace."fuskarta zamu kona ba tanajin tanada kyauba, to kunna gas." kuka take sosai tana rokonsu ina basujiba, zeeza ce ta kunna gas wuta yanaci sosai suka matsar da rumana fuskarta suka kai setin wutan ihu tasa me karfi da sauri zeeza ta kifeta da mari cikin kuka tace."ku yi hakuri kada ku konamin fuskana." Cikin mugunta Aknan tace."to ki zaba ko mu kona miki fuska ko mu cire miki yatsa." kuka take sosai jin tayi shiru yasa bata ankaraba taga zeeza ta kamo hannunta ta tura cikin wutan, kuka takeyi sosai tana ihu hakan yasa diyam rugowa kitchen din tana bubbuga kofan, bata damu da maganan da mummy take mataba rokonsu take akan su rabu da rumana kada su cutar da ita amma ina ihu kawai take sosai seda sukaga ta kone sosai sannan suka saketa zeeza harda hada mata da mari, suna bude kofan diyam ta shiga da gudu gurin rumana ta nufa data fadi saboda azaba ta rungumota dukkansu kuka suke, can ta tashi ta tallafo rumana sukayi waje, dariya suke harda haj. cikin kuka diyam tace."yanzu meta muku zakuyi mata hukunci da wuta bayan Allah (SWT) shi kadai yake horo da wuta to dukkanku sena fadawa daddy...." taja rumana zasu fita hajiya tace."Ina kuma zakije da ita..."?."Mummy asibiti zamuje..." cikin fada haj. tace."wallahi diyam kika kuskura kika fita da yarinyar nan ko kika fadawa daddynku wani abu ban yafe miki ba dan haka ki ijiyeta ba ruwanki da ita..." diyam na kuka haka ta rabu da rumana tayi ciki da gudu tana kuka. Hajiya ta maida dubanta ga rumana da azaba ya isheta."kadan ma kika gani tunda kika auri mijina kuma kika kuskura koda wasa Alhaji yasan abunda ya faru to ukuban se yafi haka Mtsssww...." taja tsaki, rarrafawa tayi da kyar ta koma daki takasa zaune se safa da marwa take saboda azaba. Koda Alhaji ya dawo a cikin mawuyacin hali ya taddata dan a sume yasameta nan yamata dressing din hannun hankali tashe yamata allurori domin akwai zazzabi me zafi a jikinta yasa mata drip, fita yayi yanata fada akan halin da ya iske rumana, hakuri hajiya ta bashi tareda fadin."ba wanda yasan halin da take ciki domin ba wanda ta fadawa...." tsaki yayi yakoma gun rumana, Koda ta farka ya tambayeta, dame ta kone? " se tace."da mai ne ina soya dankali." tsaki yayi yace."ki dinga kula kinji." ta daga kai, fita yayi yaba hajiya umarni akan kada rumana tasake komai acikin gidan, ta amsa maine kawai, Amma bata canza zaniba domin yana fita zata fara duk da kunanta be warkeba, diyam naso tayi magana amma an toshe mata baki da Allah ya isa... A haka LABARIN Rumana me cikeda tausayi yaci gaba da tafiya a cikin wahala da bakar ukuba amma Alhaji na kokari gurin faranta mata, kuma har zuwa lokacin bata taba fada mishi komaiba dan haka be san komaiba. ###################################### Kwance take kan kirjinshi yana shafa yalayalan sumarta."Rumana ko kadan banasan nayi nisa dake inajin wani iri in Ina tare dake shiyasa tafiyan nan da zanyi jibi zuwa Egypt dake zan tafi daganan zamu biya Saudi Arabia kiga dangina kinga daganan ma nasa likitocin can su dubaki suga meke damunki..." Itadai shiru tayi domin tarasa meyake nufi da aduba meke damunta, wani dadi takeji a cikin zuciyarta domin tasan zatafi jin dadi insuna tare acan egypt din kuma zata huta da ukuban su zeeza nadan lokaci...... Se faman safa da marwa hajiya take abin duniya duk ya isheta, Aknan ne tace."Wai mummy meya farune ki keta kai komo..."? cikin tashin hankali tace."Aknan daddynku yadena sona yanzu wai tafiyan da zeyi Egypt gobe da wannan yarinyar ze tafi bada niba bayan tare muke zuwa duk kasar da ze tafi gaskiya yanzu baya sona." tasa kuka Aknan tace."gaskiya daddy be kyautaba mummy." zeeza da diyam ne suka shigo suna tambayan meke faruwa, Aknan ce ta fada musu komai hakuri diyam tafara ba mummy tana share mata hawaye, zeezace tace."gaskiya yanzu lokaci yayi da dole yarinyarnan tabar gidan nan wallahi mungajj Aunty dena kuka share hawayenki mu tsara yanda za'ayi. Hannu tasa ta share hawayen nan suka tsara plan, Diyam ce tace."gaskiya mummy be kamataba..." hajiya tace."diyam ki rufe mana baki ba muso ki bamu matsala indai kikayi magana sena tsine miki Albarka." haka diyam naji na gani suka tashi bayan sun tsara plan gashi ba dama ta tona a tone mata Albarka...... Murmushi dauke da fuskar haj. ta tari Alhaji duk da ran girkin ummu rumana ne seda yaje ya shirya sannan yafito dinner, idanshi nakan dakin rumana ya dubi hajiya."ya rumana bata fito gurin dinner ba....."? tace."walahi ban saniba kila batajin yunwane.." miyau diyam ta hadiye idanta na fidda kwalla na tausayin rumana, Alhaji yace."Lafiya diyam kike kuka..."? da sauri haj. tace."wai dan cikinta na mata ciwone shine take kuka." Alh. yace."kinsha magani kuwa autah...."? tashi tayi batare data bashi amsaba tayi ciki tana kuka, Shidai har suka gama dinner idanshi nakan dakin rumana, bayan sun gama ya tashi yace."bari na duba ko lafiya..." dakin ya nufa, Murda handle din kofan yayi ya bude... Meze gani????????? Wani katon mutumine tsarara yana ganin Alhaji ya shigo ya buge Alhajin yafice da gudu, kara haj. tasa."mun shiga uku mezan gani haka Aknan zo kuga kwarto a gidanku....." Shiko Alhaji kan gadon yabi da kallo da yake a yamutse ga kayan mutumin a gefe tareda kayan rumana harda pant da bra da alama an kashe arnaye a gadon......... Lol 😂 Dai dai lokacin rumana ta fito daga bayi daure da towel iya cinya tana tsane sumarta da take diga da karamin towel....... Alhaji ya bita da wani irin kallo........... Manage this Comments dinku yafara kasa na kusa daina typing kuma idan bakwa comments zan maida book din na kudi duk da a free naso in muku amma kunaso ku canzamin ra'ayi saboda bakusan comments. Mimi queen ✍️ 8/20/21, 8:19 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* *Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖* My dr meenarh umar farooq inasanki sosai my partner. 27&28 Alhaji yabita da wani irin kallo...... Cikin firgici tace."Alhaji lafiya....."? da sauri tabi gadon da kallo towel din hannunta ta saki da sauri ganin yanda akayima gadon ga kayanta dana wani gardi harda pant da bra tuni tafara kuka tana fadin."wallahi bansan meya faruba Alhaji ba ruwana......" Hannu yasa ya fincikota tsananta ya mamaye mishi zuciya mari ya kifeta dashi."butulu kawai ina tausaya miki ashe ke bakima tausayin kanki da farko da mahaifinki ya fadamin banyardaba gani nakeyi kaman sharri ze miki amma se gashi har cikin gidana kinzo kinamin facikanci kin kawomin kwarto cikin gida, hhmmm naso ace na rikeshi da sena cire mishi kai amma duk da haka kema bahaka zan bar kiba....." ta bude baki zatayi magana yasake wanketa da mari nan danan bakinta ya fashe yafara jini cikin bacin rai yace."kije na sakeki........kuma bahaka zan bar kiba yanzuma yan sanda zan kira su tafi dake fasikar banza kawai Mtsssww......" ya wurgata ta bugu da bango yafice, Kuka take sosai da sauri ta tashi ta lalubi doguwar riga ta zura domin bazata yarda yan sanda suzo su taddata a gidan su kama taba, Alhaji na daki yana waya da yan sanda sukuma su haj. suna falo sejin dadi sukeyi ta fakaici idonsu ta fice daga falon da sauri, daidai lokacin motocin yan sanda ke shigowa cikin gidan aiko da gudu ta fice daga gidan, Waya sukawa Alhaji cewa sunzo se gashinan ya fito yace."yawwa tana ciki." da wata yar sanda suka shiga sedai sun duba ko ina babu rumana ta gudu hakan yasa yabama yan sandan hakuri ya juya ya dingima hajiya fada, akan me tayi sake rumana ta gudu"? shiru hajiya tayi domin taso ace yan sanda sun samu rumana ta kare rayuwarta a gidan yari abun be musu dadi ba dukkansu... Gudu take sosai har kafanta yafara fashewa yana jini domin ba takalmi a kafarta, har ita kanta batasan inda take zuwaba tayi gudu akalla yakai na ba adadi har lokacin kuka takeyi ji take ina zata shiga yanzu tasa rayuwarta a ciki.. Wani guri ta gani da motoci birjik da alama tasha ne, hakan yasa ta karisa da gudu secin kasuwansu suke kaman yanzu gari ya waye rugawa tayi da gudu ganin ana lodi a wata mota, ba tareda ta tambayi inda zasu jeba tayi tsilim ta shige motan burinta daya kada Alhaji ya kamata yasa yan sanda su rufeta shiyasa take alla alla ta bar garin kaduna, charaf condestan ya rikota."ke kinsan ina zamuje kuwa...."? cikin kuka tace."ni ko inane dan Allah ku daukeni daga garin nan inba hakaba zasu kasheni...." yace."To bani kudin motan tukunna..." shiru tayi cikin kuka tace."ka temakamin dan Allah banada kudi." "dalla malama in bakida kudi kisauka dare yanayi mu lodin dare muke.." ba irin rokon da batayi mishiba amma haka ya fitar da ita daga motan se kuka take, wani daga cikin motan ya tausaya mata sosai yace."kabarta ta shigo zan biya mata..." Aiko da gudu ta shiga tana mai godia dama saura mutum dayane ta cika dan haka suka dau hanya......... Zaune yake ya tarbe kanshi hawaye masu zafi suna zuba daga idanunshi hajiya ce ta nufo shi da nufin mishi magana hakan yasa yayi saurin daga mata hannu."banasan jin komai a kyaleni." hakan yasa tayi kwafa ta haye sama. Diyam ce ta sauko hawaye masu dumi suna zuba daga idanunta ganin daddynta na kuka hakan ya kara daga hankalinta, karisawa tayi ta zube gwiwwa biyu a gabanshi cikin kuka take fadin."daddy kayi hakuri dan Allah kadaina kuka, nice laifi nane domin nima kaina naso nayi shiru amma se nayi tunanin innayi shiru hakkin marainiyar Allahn nan yaza muyi dashi duk ko da an daureni da kalamai masu girma amma ganinka a wannan halin ya tursasani dole na bude baki na...." jajayen idanunshi ya dago ya saukesu akanta."Meya wannan abu diyam da kike cewa an daureki a kanshi kuma waye ya daureki..."? tace."daddy mummyce ta daure ni da tsinuwa da Allah ya isa amma daddy gaskiya dayace nasan koda mummy ta tsinemin baze biniba saboda akan fadin gaskiya ne." tanisa."Uhmmm." kana taci gaba."daddy mummy dasu aunty zeeza ne suka shirya komai....." Nan ta fadamai yanda suka shirya komai ta kara da fadin."haka suke azabtar da ita kullum koda yaushe in bakanan hatta kunan da tayi aunty zeeza da aunty Aknan ne suka konata...." nan ta fadamai duk abubuwan da aka dingawa rumana, jijiyoyin idanunshi ne suka firfito tuni nadama da dana sani akan abinda yaima rumana ba tareda bincikeba yayi tausayinta ya cikamai zuciya babban bakin cikinshi yanzu besan inda ta shigaba, dai² lokacin hajiya ta sauko wani kallo ya bita dashi da mamaki take kallon diyam a firgice tace."kin fadamai ko..."? a sanyaye diyam tace."eh mummy kiyi haku......" Ihu haj. ta kwarma."shikenan diyam kin tonamin asiri keba yar arziki bace Allah tsi..........." wani wawan mari Alhaji ya wurga mata tas-tas kakeji seda ya wanke kuncinta da tafi guda hudu sannan yace."kada ki kuskura ki tsinemin ya kuma wallahi se kun kwashi abinda kuka shuka daga ke har magoya bayan naki, kije na sakeki saki daya kuma ku gaggauta barinmin gidana yanzun nan..." Ihu tasa."na shiga uku Alhaji kayi hakuri sharrin shaidan ne..." ko sauraronta beyiba ya dauki waya ya kira DPO akan abinci kamai garin kaduna yatura musu hotonta domin beci ace tabar kaduna yanzuba a dakatar da motocin da suke tashi yanzu. Safa da marwa ya farayi hajiya dasu zeeza suna tsatstsaye sunyi jigum jigum hajiya se kuka take tana rokon Alhaji haka diyam kuka take, Like kaman two hours kiran D.P.O ya shigo da sauri yayi picking. DPO yace."Alhaji kayi hakuri mun duba ko ina bamu gantaba am sorry sedai mu bada cigiyarta....." wayan ne ya sulale a hannun Alh. ya fadi bisa tyles sakamakon jirin daya debeshi shima sulalewan yayi ya fadi, gaba daya sukayi kanshi suna kuka, hajiya na ihu tayi kanshi tana fadin."na shiga uku......" Rumana kam na ganin sun bar kaduna garin gwamna wani kunciyar hankaline yazo mata lumshe ido tayi ta kwantar da kanta a jikin kujeran tunanin mafita take yanzu ya zatayi ina zatasa kanta? ko kadan batason ta koma gida domin ze iya binta can yasa akamata, wata zuciyan ne tace mata."ki shiga duniya kawai gara ki fara rayuwar bariki domin duniyan nan bata sanki......." da sauri ta bude manya manyan idanunta da suka koma jajaye tahau girgiza kai "Ina bazan tabayin rayuwar barikiba indai nai hakan ban godema Allahba kuma banci jarabawan da yake minba kuma mamana zatayi bakin cikin haihuwata domin nayi watsi da tarbiyan data bani Abbana baze taba yafe minba....." da sauri ta fadi a sanyaye, Ta lumshe ido hawaye yafara bin kumatunta bata shareba kuma batayi kokarin hanasu fitowa ba domin in batayi bama batajin dadi, tunanin abinda ya faru a gidan Alhaji tayi ta share hawaye tanajin bakin cikin abinda aka mata sharri akanshi domin in duk duniya zasu juya mata baya bataza taba aikata zinaba, da sauri wata zuciya ta tunatar mata da sakin da Alhaji ya mata, kuka tasa me karfi wanda kowa a motan kallonta yake masu tausaya mata nayi masu yin tsaki nayi, wani ne yace."baiwar Allah ko meke damunki be kamata ki zauna cikin mutane kina kukaba domin in kikaji matsalan wasu naki nafilane dan haka addu'a ya kamata kiyi ki fara tunanin fuskantar abinda ke gabanki a yanzu." ta share hawaye cike da gamsuwa da maganan bawan Allahn nan. Awa biyu da rabi ya debesu zuwa garin da zasuje nan aka fara sassauke mutane hankalin rumana ne ya dada tashi jin ana tambayan inda za'a ajiyeta? shiru tayi har aka gama sassauke kowa cikin fada drivern motan yace."malama tun dazu nake tambayanki ina zan kaiki amma kinyimin banza..." cikin kuka tace."wallahi bansan inda zanjeba domin ni takamamme bansan ma ina nakeba..." yace."muna Abuja ne..." shiru tayi jim tace."bawan Allah katemakamin kaman yanda Allah ya temaka maka ka barni na kwana a motan nan kaga dare yayi in yaso gobe sena nemi gurin zuwa." Jim yayi kafin yace."to shikenan dama se gobe zan dibi passenger mukoma kaduna badamuwa ki kwanta a baya seda safe..." yana fadin haka ya fice ya barta. Kuci gaba da kasancewa dani ummu ramlat danjin yanda labarin rumana me cike da tausayi ze kare shin zatai daria a karshe ko a'a, shin Alhaji sadeeq fadin da yayi mutuwa yayi ko yaya? duk zakuji amsoshin tambayoyinku inkun ci gaba da kasancewa tare dani Mimi queen 👸, Masoyana masoyan litattafaina ina kaunarku ina sanku kuci gaba da kasancewa tare dani leeymart eiser zanci gaba da nishadantar daku, da fadakardaku tare dani *Mimi (ummu ramlat)*✍️ 8/20/21, 8:20 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* *Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖* My besty Aishat turaki's miss u alot nayi kewarki sosai please ki dawo haka domin ina sanki da yawa. 29&30 Kwance suke suna aikata masha'arsu dukkansu nishi sukeyi domin ba kadan sukejin dadin junansu ba, shushan dake gefe ya zuka tareda hura mata hayakin a baki murmushi tayi tareda dubanshi."Ya faheed muyi sauri mugama kadasu mummy su dawo kasan wannan yar rainin wayan raudah yanzu zata dawo daga school angama musu lecture tazo ta tadda mutane tafara wani musu wa'azi se kace ita bamusan me take aikatawa ba..." tsaki faheed yayi yana sake duban umaima."kanwata nifa ban gaji da cinkiba kinsan ko duka na shanye maganin nan." tayi dariyar mugunta."Allah kara kai sarkin zalama ko..."? yace."Aiso nake na miki cin kacha ne shiyasa.." tayi kwafa."ya faheed niko kadena luwadi meye kake nema a jikin namiji da bakada shi jubeni meye bana baka ka hanani kula kowa se kai kadai amma kai kaki tsayamin ni kadai har maza yi dasu kake haba ya faheed meye dadi a jinsi daya...." murmushi yayi."bazaki gane bane umaima mazan ma sunfi dadi kuma ni gaskiya yanzu yanda na saba da harkan homosexuality bazan iya daina waba domin akwai dadi kuma ana samun kudi sosai." (Wa'iyazu billah) Kwafa tayi ta mike tareda janyo towel tana fadin."gaskiya nagode ma daddy da yayi cikinka gashi nan inajin dadin ka." murmushi yayi."ko kuma na gode maiba dan nine nakejin dadi dan kin zame min tsuka inda nake zuwa inyi ban ruwana duk sanda naso..." da sauri tace."kajika nida bana kula kowa ai ni kaine maji dadina kuma kai dan homo nefa amma lokaci nanan zuwa nima..." da sauri yace."yanzu dai abar maganan." tace."alright bari naje nayi wanka." mikewa yayi batareda komai a jikin shiba yayi sama da ita yana fadin."muje muyi tare." Nan yayi bathroom da ita suna shiga ya kulle kofa sedai na jiyo ihun umaima kasa kasa tana fadin."Ash....ya faheed a hankali wash....." ta buga ihu, nidai nace wa'iyazu billah Allah rabamu da aikata irin wannan abu, uwa daya uba daya ayya wuce wasa, Allah dada kare mana Al'ummanmu Amin ya Allah. ************************************************************************************ Bude ido yayi ya ganshi kwance a daki ga drip dake manne a hannunshi da sauri ya tashi ya fincike karin ruwan yayi wurwuri dashi hajiya tayi saurin jan baya, fuskanshi daure tayi jajawur ya juya yabi hajiya dasu Aknan da mugun kallo cikin tsawa yace."get out, get out I said...." a fusace suka fice, hada kai yayi da tafin hannunshi yana kuka sosai tunanin halin da rumana take ya hanashi sakat tausayinta cike fal da zuciyarshi, ji yayi an dafashi be dagoba domin yasan ko wacece cikin wacce tasha kuka muryarta na cracking tafara magana."daddy kayi hakuri nasan abinda kakeji nasan kanajin cewa kaine silan batan ta, aa daddy bahaka bane kaddarartace tazo a haka kuma insha Allahu zamu ganta." se lokacin ya dago yana maida hawaye saboda beso yar tasa ta gani amma ya maka dansu hawaye ba'a hanasu zuwa, tuni suka fara rolling a saman face dinshi a sanyaye yace."diyam bakomai Insha Allah zata bayyana muci gaba da tayata da addu'a kinji.." ta gyada kai."and daddy in rokeka wata alfarma."? ya daga kai ta marairaice."and please daddy kayi hakuri kamaida mummy kayafe musu kabarsu aunty zeeza suci gaba da zama is not their fault daddy laifin shaidan ne...." Ido yabita dashi yanaso ya musa seya tuna ya mata alkawari dan haka yace."Ina godewa Allah diyam daya mallakamin ya kamarki sedai baki sa'ar mahaifiya ta gariba Allah ya baki uwa meson zuciya da san kanta, Allah miki albarka diyam nayafe mata kuma na maidata dakinta haka Aknan, sedai Allah tsare gaba dan nasan rumana zata dawo cikin gidan nan insha Allahu wallahi suka kara mata wani abu hummmmm......" rungumeshi tayi tana kuka."nagode daddy." Dai dai lokacin haj. ta shigo zubewa tayi tana bashi hakuri ya dubeta."kinci albarkacin yarki diyam na yafe miki dan daba dan itaba bazan yafe miki ba dan haka kema inaso ki yafe mata." ta ballawa diyam harara."na yafe miki diyam Allah miki albarka." murmushi diyam tayi cikeda jin dadin addu'an mummynta a sanyaye ta amsa da."ameen."... ###################################### Kwanan rumana biyar tana gantali a garin abuja batasan inda zata jeba duk tabi ta lalace, kadan daga cikin al'umma mune masu tausayinta suna bata sadaka duba da karancin shekarunta dan wasuma sun dauka mahsukaciya ce yanda take ko mayafi bata dashi balle takalmi, wasu ko ai sedai sukai mata hari da niyyan yi mata fyade Allahne ke cetanta ta samu ta gudu. Yauma kaman kullum rakube take gefen titi jikin wata mota hawaye ke sintiri a kuncinta domin tun rana mazaje ke kai mata hari domin unguwan mabushi unguwace ta karuwai da sauran gangan yan iska, ji tayi an dafata jikintane ya hau rawa tako ina domin tasan yanzu batada maceci se Allah, Kafin tayi wata wata mutumin nan yafara janta harya fitar da ita a tsakiyan motocin nan, duk da kasancewar darene amma unguwan kamar rana dan kowa se harkan gabansa yskeyi, kuka rumana tafara ba kadanba tana rokon mutumin amma ina be jiba, seda ya jata wani lungu da mugunta ya matseta."na kamaki yau bazaki tsere minba." cikin kuka tace."kayi hakuri dan Allah."be nuna ko alaman yajiba hakan yasa ta runtse ido a cikin zuciya tace"ya Allah ka kawomin dauki" hannu yasa yana wasa da sassan jikinta tunanin yanda zata kwaci kanta takeyi domin tabbas indai batai wani abuba ze iya aikata abinda yakeso akanta, dukawa tayi ta rarumo wani dutse ta buga mai akai tana niyyar guduwa ya fincikota ya bugata da jikin ginin dan seda tayi kara kanta ya fara fitar da jini, cizo ta gantsara mishi yasaki ihu tareda kifeta da mari dukunnawa tayi ta wawuso kasa ta watsa mishi a ido da gudu ta ruga, ba tareda ta tsaya duba titiba tashiga da gudu babban burinta ta tsira daga hannun fasikin nan, dai dai lokacin wata farar dypidor ta shararo titin da gudu ba tareda ta lura ba tayi sama da rumana tayi sama ta fado jini ya hau biyowa daga kanta da sauri motan tayi parkin a gefen hanya.... More comments more typing. Comments dinku na kadan. Mimi ✍️ 8/20/21, 8:20 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* *Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖* Amarsu Allah bada zaman lpy my hafsat sunusi Ahmad (babyn farooq) gonna miss yhu sister, Allah bada zaman lpy ya kawo kasantar daki I luv u plenty plenty. 31&32 A hankali ta fara bude idanunta da taji sun mata nauyi harta budesu a saman pop dake dakin juya idanunta tayi zuwa ga hannunta se taga karin ruwa, dakin ta karewa kallo kan ta fahimci a inda take wato asibiti, da sauri ta lumshe idanunta jin alamun za'a shigo zuciyar tane yake bugawa da karfi wani irin daci na ziyartar kan harshenta, a yanayin duk abinda ya faru ke dawo mata, Allah kadai yasan irin abinda takeji a zuciyarta bata fata wata mace yar uwarta taji irin wannan abun, da sauri ta kuma rintse manya manyan bold eyes dinta tareda taune harshenta jin an turo kofan an shigo, duk da ba'a yi magana ba amma masifaffan kamshin designer turaren daya ziyarci kofofin hancin tane ya tabbatar mata da namijine ya kabeta, cikin matsanancin kuka take fadin."meyasa na rayu meyasa ka kawoni asibiti daka barni na mutu, rayuwata batada wani amfani mutuwa nakeso nayi inaso natafi inda mahaifiyata take me kaunata ita kadai ke sona duk duniyan nan....banasan duniyan nan......." ta fashe da kuka duk da idanta a runtse suke hakan be hana hawaye zubowa ba, da sauri ya fice daga dakin bude ido tayi taga ya fice dukar da kai tayi da aka nade mata shi da bandage taci gaba da kuka, likitace ta shigo ido ta bita dashi har ta gama hada injection din sannan tamatso se tinta cikin kuka ta fara ja da baya."banasan allura please kada kimin......." dr. teemah tayi murmushi ganin yanda ta rude."to bazan mikiba." A cikin drip din ta juye alluran sannan ta dubi rumana."ki dena kuka mara lafiya ba'aso tana kuka it can affect u..." rumana ta share hawaye."to.......to.....na daina." doctor tayi murmushi ta fice, ko minti biyar ba'ayiba bacci ya dauke rumana saboda alluran harda na bacci a ciki. Yana zaune a office files ne dayawa a gabanshi wanda zesa hannu amma yakasa taba ko guda daya, tunanin MK gaba daya yana kan rumana daya bige yau kwana uku, tausayin yarinyar fal zuciyanshi sema maganganun da tayi dazu a gabanshi hakan ya nuna tana cikin kuncin rayuwa, domin yayanshi ya fada mishi komai a yanzu yayanshi na matukar bukatar rumana amma baze fada mishi tana gunshiba harse ta samu sauki ya maidata gun mijinta, ganin baya gane konai yasa ya daga waya, cikin cool voice dinshi yace."rayyan kafadawa D. one da namej bazasu samu signing contract dinnan a yauba coz abubuwa da sukayi min yawa sedai su jira nan da 2days." "okey." kawai ya kara ya katse wayan, tareda tashi ya zari key din mota ya fice nan bodyguards sukayi kanshi. Doctor na ganinshi tace."Maheer taji sauki yanzu bacci takeyi amma taki daina kuka har yanzu." kai tsaye dakin da take ya nufa still har lokacin bacci takeyi tsayawa yayi yana kallon beauty face dinta, tsintar kanshi yayi da yin murmushi har beauty point dinshi ya lotsa, ya jima yana kallonta kafin ya fice gurin doctor ya koma yace."doctor na baki amanarta ki kulamin da ita." tace."bakada matsala yallabai." nan ya fice. Koda ta farka taga an cika dakin da kayan ciye ciye da abinci kala da kala nan doctor tazo ta lallabata da kyar taji abincin kadan. Yau satin ummu rumana biyu a asibitin ta warke sosai tasamu sauki, har yau batasan wanda ya kawota asibitinba domin tun ranan MK be sake zuwaba doctor ce ke kula da ita, ita kuma a bangaren rumana ta matsu tasan wanda ya ceci rayuwarta yake kula da ita sosai dan a sati biyun da tayi a asibitin ta ciko ta danyi kiba domin tanacin abinci kuma hankalinta a kwance kullum se tayi wanka fiyeda biyu a rana, doctor na kokari wajen ganin ta hanata damuwa da yawan tunani, koda ta tambayi doctor "waye ya kawoni".? doctor tayi murmushi."zaki ganshi ze zo." domin beba doctor teemah daman bayyana shiba. Suna zaune a gurin meeting a table din meeting da ma'aikatan shi kwararrun mawaka na gida nigeria, larabawa da turawa dan yan kasar wajema sunfi yawa a companyn da larabawa yan uwanshi, dama sabbin mawaka shine head of the meeting yana zaune a tsakiya suna tattaunawa duk cikin harshen turanci suke maganan, wayan shine tahau ruri yayi duba da soccer din wayan doctor ce, hakan yasa yayi picking ya kara a kunni kowa a gurin shiru yayi yana kallonshi, dan be taba daga waya a gurin meeting ba aka sarima shike fada akan adena dan yana cikin roles and regulations na kamfanin, Global records, bayan sun gaisa doctor tace."sir rumana ta samu sauki sosai dan tuntuni muka sallameta kuma se tambayan ka takeyi." jim yayi kafin yace."okey yanzu ina meeting ne give me 30 mints I will be soon there insha Allah." yana fadin haka ya katse tareda duban mutanen duk kunya ta kamashi ya karya doka yace."am sorry." suma sun mai unzuri dan daga gani wayan me mahimmanci ne tunda ya daga, nan sukaci gaba da tattaunawa. ************** Zaune take ta zuba uban tagumi tunani take kala da kala abinda yafi tsaya mata bai shige yanda Alhaji ya yanke hukunci ba tareda bincike ba, tana wannan tunanin taga an turo kofan kai ta dago tana kallon me shigowa da kamshin shine ya isa ya tabbatar mata shina daban ne, ....A razane ta mike tana zaro ido idanta nakan beauty face dinshi tayi baya da sauri tana neman gurin boyewa da sauri, ganin ta rude yasa ya karisa gareta da sauri kokarin shigewa cikin blanket ta buya take hakan yasa ya rikota da sauri, cikin kuka tana kokarin kwatar kanta ta soma fadin."please kayi hakuri kada ka maidani kamani zesa ayi kuma wallahi banyi komaiba nasan ya turo kane danka maidani please ka rabu dani....." duk ta rude rike kafadunta yayi da karfi sosai yace."ki natsu tsaya ki saurareni...." Ina bata jiba se kuka dataci gaba tana fadin."katemaka min kada ka maidani." ganin taki nutsuwa yasa cikin tsawa yace."kimin shiru...." tsit tayi se jikinta daya hau rawa ta sankare domin ta tsorata da tsawanshi, ganin yanda ta firgice hakan yasa ya dada tausaya mata ya sake rukota a sanyaye yace."zo muje..." hannunta ya riko da kyar ta iya tashi suka fice, seda suka biya sukawa doctor sallama ita dai har lokacin kuka takeyi doctor ta dubeta."rumana yau rigima ta kare ga MK nan." shiru tayi idanta naci gaba da zubda kwalla doctor tayi dariya."au kukan farin cikine na ganin maheer."? da sauri ya dada yima doctor teemah godiya sannan ya bata kudi masu yawa daganan yaja hannun rumana sukayi waje...... Manage this! kunsan sallah ta kusa yaune jajubari aiki ne yamin yawa kuyi hakuri. Happy arfat day, ina jiran ragon layyana, Allahsa ayi sallah lpy, Ameen. Babyn Amjad ce....✍️ 8/20/21, 8:21 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* *Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖* Happy sallah to u oll. Eid Mubarak in advance Allah maimaita mana. ya karbi ibadunmu ya yafe mana zubanmu. Amin ya Allah. Appy eid kabeer to you oll fans, I love you plenty plenty Inasanku da yawa, Nagode sosai fans da rakumin layyan da kuka hada kudi kuka siyamin Allah saka da alkhairy 😅. Kun siyawa *Ramlat* dan kamfai 🤔 Tnx Allah saka. Wannan page din Appy sallah ne ga masoyan *Mimi* masoyan litattafanta nagode sosai dears really appreciate 🥰. 33&34 Ganin ya sanyata a mota ya shiga ya kulle motan yasata cikin kuka tanaso ta bude motan take fadin."dan Allah katemakamin kabarni na mutu dan Allah kada ka maidani gidan nan, wallahi niba mazinaciya bace......" cikin fada yace."bazaki yimin shiruba wai waya fada miki wanine ya sana daukoki nina bigeki kuma babu wanda na fadawa, amma in kina sone sena kira yaya in fada mishi....." da sauri a razane tace."A'a..a'a dan Allah kada ka fada mishi.." shiru yayi yana kallonta a hankali ya fara tuki, sunyi tafiya sosai kafin sautin kukanta ya cika motan cikin kuka take fadin."Mutuwa ya kamata nayi meyasa ka ceceni? daka barni na mutu..." taci gaba da kuka, ko kallonta beyiba wayan shine ta dau ringing me dadi ko ba'a fadaba yasan ko wanene, bloodline din shine dubanta yayi tareda yin murmushi."yawwa gama yinan yana kira..." da sauri ta dago tana bashi hakuri yayi picking idanshi na kanta itama shi take kallo burinta kada ya fadawa yayanshi suna tare."Hello yaya." ya fadi tareda yin murmushi har beauty points dinshi ya bayyana,."haba yaya Insha Allah za'a ganta kadena sawa kanka damuwa." lokaci guda yaji tausayin yayanshi ya kamashi se yaji kaman ya fada mishi hakan yasa yace."Yaya ai muna tar.........................." bai karisaba rumana ta fada jikinshi tareda sa hannu ta rufe mishi baki tana girgiza kanta hawaye na zuba daga Idanunta zuwa dakalin fuskarta, Janye hannun nata yayi daga bakinshi yace."am sorry yaya ina driving ne zamuyi waya later." ya katse tareda dubanta."ke kinada hankali kuwa."? sauka tayi daga jikin nashi tana fadin."please katemakamin kada ka fada mishi dan wallahi sawa zeyi akamani a tafi dani prison." murmushi yayi, A haka suka karisa maitama a dankareren gidanshi mai kama dana tsohon gwanan Ph ROTIMI AMECHI yayi horn, da sauri me gadi ya bude mishi wagegen gate din ya shiga yayi parking a haraban gidan inda motocine birjik manya manya masu bala'in tsada a pake irinsu range rover, toyota sterlet, ferrary, toyota hiace, 202, tapanese box van, costom van kazu kiauto, ga dai sunan dai kala da kala dan kaf daga kasar waje aka kawo mishi su dan MK baya hawa karamar mota, yanayin parking ya fito ya bude kofan inda take yace."Fito." ba musu ta fito tabi bayanshi har cikin dankareren gidan bayan ya amsa gaisuwan me gadi. Sama ya haye hakan yasa tabi bayanshi ganin yana kokarin shiga wani part yasata yiwa kanta mazauni a daya daga cikin danka dankaran kujerun dake sitting room irin masu amfani da AC dinnan wanda inbata suke saurin lalacewa, ya jima a ciki kafin ya fito ya dubeta."Zo muje muci abinci." ta yamutsa fuska."na koshi." domin ita yanzuma tsoro ya fara bata, dan gidan yayi kama dana masu shan jini amma data tuna matsayinshi da kuma daukaka irin nashi cetace, wannan ai bakomai bane, ya marairaice. "To muje ki rakani.." ba musu ta tashi suka jera zuwa hadaddan dinning room din da yake hade da kitchen, Inda cucu meyi mishi abinci ya riga ya gama komai, zama yayi tareda dubanta."Zuba min mana." tashi tayi ta janyo warmers din ta dauko dishes da saving spoon ta bude, ita kanta kamshin abincin ya mata amma ta daure haka ta zuba mishi ta ajiye a gabanshi, bismillah yayi yasa spoon yafara ci yana lullumshe ido yana fadin."uhmmmm abincin da dadi, ko zakiyi test ne."? ta dubeshi tareda hadiye miyau ya mika mata spoon."amsa kici kada ayi baki." ta turo baki."bari nayi testing kawai amma bawai dan inajin yunwa ba." ta amsa spoon ta fara ci, shiko murmushi yayi domin dama haka yakeso seda taci sosai sannan tasha madara shiko ido ya bita dashi yana kallon natural beauty. Bayan tasha madara ta dubeshi."Nayi testing amma ni banajin yunwa....." murmushi yayi ya tashi."Zo muje muyi magana." Kan cushion ya zauna ta taso tazo ta zauna kan carpet, ya kirata dago da kai tayi."Na'am..." yace."rumana inaso ki bani labarinki dan daga gani kin fuskanci jarabawa da yawa a rayuwarki." tuni hawaye suka fara rolling kan face dinta, ganin hakan yasa ya tashi da sauri ya isa gabanta ya zube gwiwowinshi a gabanta tareda riko fararen hannayenta a marairaice yace."Rumana trust me am ur friend share ur life with me...." tasa bayan hannu ta goge hawayenta."hummm *LABARINA* kakeso in baka to kada ka damu ka bude kunnuwanka da kyau dan sauraron LABARINA." ta nisa"uheemmm." kana ta fara bashi labarinta tun tasowarta cikin kunci, har I yau seda ta fada mishi. Shiru yayi yana tunanin rayuwar yarinyar tabbas rumana abun a tausaya wane tayi hakuri da juriya a rayuwarta, wanda ko shi da yake namiji baze iyaba, da kyar ya iya dago kanshi ya dubeta yanda taketa rusan kuka bejin ze iya hanata kuka domin yana ganin hakan ne kawai zatayi ta samu saukin abunda takeji, A sanyaye yace."hakika naji labarinki kuma na tausaya ma LABARIN ki ainun, kuma kin burgeni matuka da baki aikata aikin dana saniba kikaci gaba da hakuri a yanda rayuwa tazo miki, domin mafiya yawan mutane idan rayuwa tayi musu zafi sesu kashe kansu kosu shiga sabawa ubangiji ta hanyar zinace zinace ko shaye shaye, gaskiya rumana kin burgeni kuma naji dadi da kika yarda dani kika bani labarinki, ni kuma na miki alkawari Insha Allah zan tayaki magance damuwarki, zan maidake gurin yayana inyaso seya maida auranki kuci gaba da rayuwa...." a razane ta dago tana girgiza kai, ya bita da ido."bakiso. "? ta daga kai cikin kuka take fadin."please kada ka maidani kuma banaso yasan inanan, inaso kabarni anan ko kuma kabarni na nemi inda zani." jim yayi duk tausayinta ya kamashi yace."okey naji kibani dan wani lokaci zan yanke hukunci, yanzu taso muje na nuna miki dakin da zaki kwana dare yayi." ba musu ta tashi ya nuna mata hadaddan dakin shi kuma ya wuce nashi...... Fatima 🎤 banga ragon layyaba. Eid kabeer once again 🎉. Babyn Amjad ce ✍️ 8/20/21, 8:21 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* *Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖* Much love abokiyar yarinta, Aishat salis Allah sarki rabin rai taya zan manta dake ina kaunarki sirikata. 35&36 Cikin dare rumana na kwance jigum ta kasa bacci jikinta se rawa yakeyi haka nan ta tsinci kanta da jin tsoro, duba da wagegen gidan kuma ya kawota dankareren daki ita kadai, tashi tayi a hankali cikin sanda ta fito ta nufi part din dataga ya shiga dazu, sankarewa tayi a tsaye tana kallon yanda gurin yake ko a kasar waje albarka gaskiya gidan ya hadu ainun, tsoron tane ya kara tsananta duba da jerin kofofin glass din dake gurin ta rasa gane wanne zata shiga lokacinne taji kaman ana taba mata gashi dan haka batasan sanda ta ruga da gudu ba cikin firgici ta nufi daya daga cikin kofar glass din takoci sa'a a bude take dan haka ta shige da gudu, Yana zaune ga kayan music nan birjik a gabanshi ya makala abun music a kunni yanabin wata wakan arabi da yayi, yaga ta shigo da gudu tashi yayi da sauri tareda cire abun daga kunninshi ya isa gabanta ya rikota yana tambayanta."meke faruwa..."? kankameshi tayi sosai ta rungumeshi cikin firgici take fadin."tsoro nakeji bazan iya kwana ni kadaiba kada ka barni please..." ganin duk ta rude yasa ya rikota gefen makeken family bed dinshi ya zaunar da ita, ya karanta mata ayatul kursiyu ya tattofa mata nan da nan bacci ya dauketa kwanciya ya gyara mata ya rufeta da blanket ya koma yaci gaba da aikinshi, bayan ya gama ya kwanta kan three sitter idanshi na kanta. Kashe kari Tajima tana bacci koda ta farka lokacin ya dade da ficewa office yadai barwa kuku sallahu akan yabata abinci, koda tayi break setayi wanka cikin kayan da yaita siya mata da tana asibiti tasa wata doguwar rigar abaya brown, lokacin ne taga al'adanta yazo gashi ba pad hakan yasa ta kimtsa kanta ta fito da niyyar aiki, ta taras an gyara ko ina kaman aljanune sukayi aikin domin an gyara gidan tsaf ko ina da ina dan haka ta shiga kitchen inda kuku ke shirye shiryen fara girki. Kuku da becika jin hausaba se turanci ganin ta shigo yasa shi gaidata dan a zatanshi aure MK yayi, da kai ta amsa yayinda yaci gaba da aikinshi dubanta yayi cikin turanci."dame zan temaka miki madam."? itama cikin turancin ta mayar mishi."please inaso ka bari muyi girkin tare." ba musu ya bata hanya nan tashiga hada hadan girki cucu na temaka mata. Misalin uku MK ya dawo kuku ya tareshi da sauri tareda fada mishi abinci na dinning room, cikin sauri MK ko kallon kuku beyiba cikin turanci yace."a koshe nake banajin yunwa." kuku shima cikin turancin yace."oga daka daure kaci domin girkin madam ne..." be rufe bakiba maheer ya juyo da sauri jin yace rumana tayi yasashi saurin ajiye brief case ya nufi dinning room, tunkan ya karisa kamshin abincin ya cika mishi hanci dan haka da sassarfa ya karisa ya janyo plate ya bude hotter lokacin ne ya kusa sumewa jin kamshin abincin, faten doyane yaji kayan ciki da hanta se farfesun dawisu da jellof na shinkafa da yaji kifi, loman farko seda ya kusa faduwa saboda dadi tunda yake a duniya be tabacin abinci ko makamancin wannan ba, seda yaci sosai sannan yasha strew berry juice din data hada mishi wanda ko kuku da ba'a kasar yakeba baze iya ko makamancin wanda tayiba, domin shi duk masu aikin gidan daga kasar waje suke har gate man, Dai dai lokacin ta shigo dinning room din tana sakin mai wannan best smiles din nata ya shagala sosai gurin kallonta har besan sanda bakinshi ya furta."kinyi kyau."ba ta lumshe manya manyan idanunta brown golden ta budesu akanshi yace."waya koya miki irin wannan girkin haka."? tayi murmushi har cute one side dimple dinta ya lotsa tace."yayi dadi ne." ya daga kai tareda fadin."Eh mana, banaso ki kara girki domin bashi kikazo yiba." ta shagwabe fuska."yallabai...." da ido ya amsa yana kallonta ta sadda kai kasa alamun jin kunya yace."na'am inajinki..." cikin in ina tace."dama....uhmmm....inaso ka siyamin....uhmmm.....pad..." ta rufe fuska da sauri dan murmushi yayi."sorry kinsan ba mace a gidan shiyasa bana ajiyewa amma jeki shirya ki fito muje ki siya duk abunda kikeso..." Seda ya shirya ya fito sannan suka jera kaman wasu masoya a bakar Mercedes Benz (300 suka fita. A mota waka yasa mata wanda yayi tana saurara se faman dariya take shiko se faman kallonta yake yana kallon dimples dinta shima yana murmushin wanda besan daliliba, babban boutique sukaje seda yamata siyayya manyan kaya da kananu irinsu, abaya da dogayen riguna da sauransu daganan suka nufi shagon atampopi da leshika, swis swis, bowels dadai sauransu, yayi mata siyayya da yawa daganan suka biya suka bada dinkunan, duk inda sukaje kowa ya ganshi rudewa yake an dingi zagayeshi kenan itako tana gefe tana kallon yanda yake yiwa mutane fara'a duk matsayi irin nashi amma bayada girman kai, murmushi tayi tanajin wani iri akanshi, bayan sun fito shop rite suka nufa, nan ma sunyi siyayya a babban shopping mall din harda su pad da sauransu, anan dinma yan matane da samari kowa so yake yayi selfie da MK adon garin yan mata da samari, rumana ganin ya shareta yasa ta fita daga shopping mall din zuciyarta na mata zafi ta shiga mota, kuka ta fara tanajin wani iri a cikin zuciyart ko kadan bataso taga wata mace ta rabeshi batasan daliliba, shiko ganin ta fice yasa hankalinshi komawa kanta da sauri ya ba mutane hakuri ya fice, Yana shiga mota ya janyota jikinshi yana fadin."Sorry rumana mutanene suka rufeni kuma kinga be kamata na share suba..." ta share hawaye ta janye daga jikinshi tana fadin."shikenan..." Bayan ya hau titi ya dubeta."kin meye."? ta girgiza kai yace."In kina kuka kinfi kyau...." tayi murmushi a haka suka karisa gida. Unin ranan suna tare har dare dan da daddarenma tana dakinshi dan tsoro takeji ta kwana ita kadai dan haka tana kusa dashi, matsamai tayi seya koya mata waka dan haka ya makala mata abun sauraron music yanayi tanaji ahaka har tayi bacci... Manage this. Kunsan ana hidiman sallah. Taku me kaunarku. Serdeeyeer ✍️ 8/20/21, 8:21 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* *Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖* Babyn umar inasanki sa'adatu Aminu umar (Ummi) kina raina, I want you to know dat you magalize in my heart. 37&38 Bayan wata uku. Shakuwa sosai ya shiga tsakanin MK da rumana, zuwa lokacin tayi iddarta ta gama yanzu sun shaku sosai, Ya jima beje kaduna ba se waya ake mishi dan haka wannan weekend din ya shirya tafiya, fadawa rumana yayi ta dingi kuka domin bataso ya tafi, lallashinta yayi sosai nan ya bata sabuwar waya IPhone 11 pro max yace."Inna tafi zamu dinga waya." Yau ya sauka a kd inda yan uwa kowa ya saukeshi yana murna ya tausayawa yayanshi ganin halin daya shiga duk an bincika ba labarin rumana an yayyada ako ina amma bata ba labarinta, se yaji kaman ya fada mishi sedai shima a yanzu yana bukatar rumana a rayuwar shi domin yanzu ya saba da ita a rayuwar shi. Tana kwance wayan da MK yabata ta dau ruri seda rumana tayi kara saboda tsoratan da tayi da sauri tayi picking cikin kuka take fadin."tsoro nakeji kadawo please......" cikin kwantar mata da hankali yace."yi shiru saurareni ina tare dake kinji..." ta daga kai kaman yana ganinta, yace."to share hawayen ganinan ki dena jin tsoron zan zauna dake harse kinyi bacci." cike da gamsuwa da magananshi ta share hawayenta tareda sakin ajiyar zuciya, Nan ya shiga bata labari dan kawai ya debe mata kewa, dariya tayi tace."yallabai...." da sauri yace."banace kidena cemin yallabai ba." tace."uhmmm..to mezan ce maka." yace."ki kirani da cuddle buddy..." fuska ta rufe cikeda jin kunya tace."to cuddle buddy kasan meye.."? yace."se kin fada.." tace."I miss u..." ta kareshe maganan tareda rufe fuska kaman yana ganinta. yace."Miss u too..." ta turo baki."bayan kana can tareda zeeza wacce zaka aura.." ta karashe tareda da shaahshekan kuka da sauri yace."Noo rumana yi shiru ki dena kuka, bahaka bane rumana ki dena kuka..." nan ya shiga lallashinta, seda hankalinta ya kwanta sannan ya shiga rera mata waka cikin zazzakar muryarshi tanajin dadi seda yaji alamun tayi bacci sannan ya kashe wayan ya kwanta. Da kyar ya daure yayi kwana uku a kaduna sannan yace ze koma domin yayi bala in kewan rumana, nan Alh yace."bayan kajima baka zoba yanzu kuma daga zuwa zaka tafi."? yace."ai yaya aikine sukamin yawa amma inna samu hutu zan dawo." zeeza ma rigima tasa wai baze tafiba da kyar ya lallabata ya koma abuja. A kullum wani yanayi yakeji in yana tareda rumana domin ita wata iriyar gifted ce da duk wanda yake tareda ita se yashiga wani yanayi daurewa kawai yakeyi domin she's available as well. ***************************** Suna zaune shida rayyan a office, rayyan ya lura kwana biyu wani abu na damun abokinshi yana yawan tunani, duban MK yayi da yayi shiru."big man wai meyake damunkane kwana biyu."? MK ya nisa."umhhhhmmm." kana yace."rayyan aure zanyi.." dariya rayyan yayi."me kakeci na baka na zuba, befi yan watanni auranku kaida zeeza ba." yayi tsaki."dalla bada zeeza ba watace nakeso na aura kuma a cikin satin nan nakeso a daura mana aure, batareda kowa ya saniba a gida." da sauri rayyan yace.saboda me MK."? Nan Maheer ya kwashe komai ya fada mishi, shiru rayyan yayi."amma baka ganin baka kyautawa yayaba inya gano zeji haushi." MK yace."sedai in kai ka fada mishi itama bataso kowa ya san muna tare." rayyan yace."to ya zakayi da zeeza."? yace."itama zan aureta amma a kd zan ajiyeta ni kuma inanan tareda da kaunata..." tashi yayi yana kokarin daukan key din mota, rayyan ya mike."bari nazo muje na ganta tunda rowanta akemin." MK yace."kuma kada ka kallan min ita sosai in ba hakaba zan kwakule maka ido." na suka fice rayyan na dariya. Suna shiga daidai lokacin ta fito sanye da jan batik Amima tayi kyau sosai, suman tsaye rayyan yayi yana kallon beauty din ta tunda yake be taba ganin kyakykyawa irin taba gaskiya dole MK ya shiga cikin yakin neman auranta dan da shiya fara ganinta shi ze riga, har kasa ta tsugunna ta gaidasu daganan ta shige ciki dan kawo musu abun tabawa, Tana shiga rayyan ya dubi maheer."wow!!! wannan me kama da indiyawan zaka aura? kai wannanma sedai ace da aljanu take kama gaskiya abokina tanada kyau kuma da alama yanda take kyakykyawa haka zuciyarta yake tunda harka amince da ita, gaskiya kayi babban sa'a abokina na baka dama ka aureta..." dai² lokacin ta fito dauke da hollandia da kings berries non alcohol a plate da glass cups guda biyu ta ajiye a center table dake gabansu cikin yaran french rayyan yace."gaskiya MK yarinyar tayi tako ina." hararanshi MK yayi tareda dubanta yace."koma ciki.." ba musu ta koma. Rayyan ya jima suna tattauna yanda auren ze kasance baza'a wani tara mutaneba daurin aure kawai za'a yi se can ya tafi.... Turkashi...........!!!! *Mimi*✍️ 8/20/21, 8:21 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* *Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖* My mummy hrt you plenty plenty inasanki hajiya mama, abun kaunata Allah barmin ke har abada. can't heart you less hajiyana 💖. 39&40 Bayan tafiyan rayyan ya koma ciki gurin rumana, suna zaune yana mata waka wayanshi ya hau ruri ganin zeeza ya sashi dubanta ta daure fuska, a sanyaye ya dauka ya kanga a kunni. Waya suka fara tanaji tasan da zeezane amma yi yake kaman an mai dole, can yace."okey saura six months Allah kaimu, kinga banma kirgawa." daure fuska rumana tayi ta mau idonshi na kanta yace."okey dame dame zakiyi lokacin bikin.................." be rufe bakiba yaga rumana ta fashe da kuka ta tashi tayi ciki da gudu, da sauri ya katse wayan batareda yayi sallama da zeeza ba yabi bayanta, Zaune ya sameta se kuka take ya durkusa a gabanta yana tambayanta cikin cracking voice tace."wata rana aure zakayi kabarni dan nasan zeeza bazata yarda na zauna da kuba..." yana kallon kwayan idonta yace."to ai kece wacce zan aura......!!!!!." Ido ta ta zaro ya daga mata kai."kwarai u are my fioncy ni kece wacce zan fara aura kafin zeeza nan da sati daya." cikin rashin yarda ta sake fashewa da kuka."Ni.....ni wasa kakemin." ya janyota bisa faffadan kirjinshi."am sure u are the love of my life. wallahi rumana bansan meye soba se akanki, kuma dazu da rayyan yazo maganan aurenmu dake mukeyi trust me I love you....!" ganin da gaske yake yasa ta kara rungumeshi kaunarshi na kara shigarta dan dama tadade da fara sanshi gani take ita ba ajinshi bace, kuka take sosai ya dago da kanta."kukan me kikeyi die heart."? tayi murmushi tareda lakutan hancinshi."cuddle buddy kukan farin ciki nakeyi dan Allah kada kabarni wallahi ina sanka... " ya hada hancinsu guri guda."babu wanda ya isa ya rabani dake u are my forever." tashi yayi ta dago tana kallonshi. "Ina zakaje."? ya sosa kai."office zan koma signing wasu files kawai zanyi na dawo, ko zaki rakanine."? ta daga kai yace."okey tashi ki shirya mu wuce." ba musu ta tashi. A tare suka fito yana rike da handbag dinta, tana sanye da doguwar rigar abaya brown tayi rolling da gyallen akanta shikuma yana sanye da jeans da shirt wanda a bayan rigar sunan shine rubuce daanyan baki, a motanshi Prado da take manne da sunanshi a kowani bangare na motan hatta bayan motan sunan shine rubuce suka fice. A moto kam tana kwance a jikinshi a haka yake driving har suka karisa, kowa ya bisu da kallo yana mamaki ganin ya rike mata jaka da an tambayeshi wacece se yace, "wacce zan aurace." kowa yai musu fatan alkhairy ace sun dace yayinda ake ganin rumana tafi kowa dace a duniya ganin ta mallaki zuciyar allura daya tal cikin ruwa, itako hakan yayi mata dadi yayinda yan bakin ciki masu san MK suka fara kishi dan ganin rumana suke kaman balarabiya dan wasu har hararanta suka farayi acewarsu wannan san kaine MK naji da kyau haka ya zabo mata itama bakaramar kyakykyawa ba. A office dinshi suka yada zango kan kujaranshi dake juyawa kaman na mulki ya nuna mata."kauna ga fadanki." ba musu ta karisa ta zauna shikuma ya zauna a kujeran dake pacing dinta yana kallonta murmushi tayi tace."kasan meye burina.."? ya girgiza kai ta kuma lotsa dimples dinta."be wuce wata rana na ganni da asibiti ba a matsayin likita da office kaman wannan ba." ya murmusa."murmushi nayi miki kyau musamman in dimples dinki ya lotsa se madaran kyanki ya bayyana." tace."ai naka yafi nawa kyau." yasake dubanta."indai ina raye ki dauka kaman duk buri kanki na rayuwa sun gama cika die heart." Files ya janyo ya bude ya dubeta."Idan aka daura mana aure wani kasa kikeso muje honeymoon muci amarcinmu."? ta rufe fuska yace."au wai kunya kikeji zonan." ta tashi a sanyaye tazo gabanshi, cinyanshi ya nuna mata."zauna." ta ware ido tareda make kafada yace."au bazaki zaunaba." ta daga kai, tashi yayi yanaso ya rikota da gudu ta ruga ya bita nan suka fara zagaye a office din, karshe ya kamota suna dariya kan kujeran ya fada ya janyota jikinshi ya riko fuskarta."Idan aka daura mana aure sena kawar da wannan kunyar naki dan haka ki shirya." dai dai lokacin rayyan ya shigo da sauri tace."cuddle buddy ka sakeni kada yayi tunanin wani abu mukeyi." yace a hankali kaman yanda ta fadi cikin rada."inma yayi aiba laifi bane kecefa wacce zan aura." rayyan ganinsu a haka yasa cikin firasanci yana dariya yace."haba oga tun yanzu kabar yarinya ta huta kafin lokacin dan nasan yanda ka kosa din nan bazaka mata da wasaba." shima cikin dariya MK ya mayarmai cikin French din."hummm rayyan kenan aida naso da sedai kaganta da ciki tunda guri guda muke kwanciya." rayyan yace."kafi karfina maheer." ya fice da sauri yana dariya. Itadai rumana shiru tayi domin bajin yaren takeba. Tsaye tayi tana kallon faheed da umaima da suke kwance suna aikata zina a firgice suka tashi dukkansu suna kallon hajiya, ga mamakinsu se sukaga ba alamun firgici ko tashin hankali a tare da ita cikin nuna barikanci tace."faheed meye haka naga kun wani firgita nicefa mummynku meye na damuwa danna ganku." umaima ta saki huci."mum wallahi ba laifina bane ya faheed ne ya fara." haj. tace."to mekuma ya faru dan shi ya fara ai gara shi ya fara da kije wani a wajefa ya fara gara dashi dan uwanki ya budeki." murmushi faheed yayi."mummy Shiyasa nake sanki." tayi murmushi."kada ku damu kudai kuci gaba da kiyayewa kada wannan tsohon banxan yaganku kunsan halinshi." ta cire gyalenta dan itama daga gantalin bin mazanta ta dawo tareda fadin."Ina raudah."? mairo data shigo falo yanzu ta gefen ido ta kallesu faheed da yake fadin."taje shop rite." domin ita iskancinsu ya dameta ace kullum aka fita aka bar musu gida sun dingi cin juna kenan haba ai uwa daya uba daya ya wuce wasa se kace wasu dabbobi. Allah dai ya kyauta. Allah mun gode maka da iyayenmu suka bamu tarbiyan arziki ka bamu iyaye na kirki. Amin ya Allah. **************************************************** Kwance take kan kafadanshi yayinda yake tuki cikin nutsuwa gaba daya attention dinshi na kanta se shagwaba take zubaba mishi shiko gaba daya ya shagala gurin kallon childish behaviors dinnan nata domin tanayin kyau idan tanayi kuma tana saurin jefashi cikin wani yanayi, wayan shine ta hau ruri gaba dayansu suka kalli screen din wayan yayanshine hakan yasa a sanyaye ta mika mishi, picking yayi tareda kangawa a kunni."na'am yaya..." itadai shiru tayi tana sauraronsu harya kammala dubanta yayi a kufule yace."die heart banyiwa yayana adalciba ya daukeni matsayin da be kamata ace a dauramin aure ba tareda sanin shiba, amma ba yadda zanyi dolane tasani hakan domin sankine ya rufemin ido gaba daya har nakejin in bakiyi gaggawan zama tawaba zan iya rasa raina, kuma Insha Allah bazan taba bari kowa yasan muna tare a matsayin ma'aurata ba, domin yayana ze kwace kine daga gareni saboda nasan yana matukar kaunarki, kayi hakuri yaya...." Itadai shiru tayi se jikinta da ya hau rawa, an daura mata aure dazu da farin cikinta wannan ranace me dimbin tarihi a gareta, kukane ke neman kufce mata daidai lokacin yayi parking a RUFAIDA DRINK'S dayake garin abuja, dubanta yayi."die heart ina zuwa..." kai kawai ta daga yayinda ya fice. Kilishi, kaza, tsire, da fura me kyau, shawarma da yoghurts, da ice cream duk na rufaida drinks ya siya musu daganan ya dawo motan, Janyota yayi daganan ya kwantar da kanta jikinshi yayinda ya cigaba da shafa wani sassa na jikinta dayan hannun kuma yana driving, music ya saka musu a motan me dadi wanda ya rera musu yana fadin irin kaunar da yake mata da kuma godia ga Allah dayasa rumana ta zama matarshi uwa ga yayanshi wanda baki yafi karfin furtawa, kankameshi tayi sosai tana farin ciki jindadi takeyi domin wakan tayi dadi sosai, yana rada mata dadadan kalaman soyayya a haka suka karisa gida, Da gudu gateman ya bude musu gidan ya shiga yayi parking daukanta yayi chak kaman wata baby doll yayi cikin gidan da ita a haka se shagwaba take mishi be direta ko inaba se a bedroom dinshi bisa makeken royal bed dinshi, Dubanta yayi a marairaice."zo muje muyi alwala mu gabatar da sallah..." a sanyaye ta sauko daga kan gadon bayin bedroom din tashiga shikuma ya shiga na dayan bedroom din, kusan a tare suka fito jiki na rawa ya shimfida musu pray met, Shiya jasu har suka idar, addu'a ya dinga kwararo musu tana amsawa da amin bayan sun shafa ya kama goshinta yamata addu'an kasancewa alkhairy, tambayoyi ya shiga mata game da addininta nan ta dingi bashi amsa abun ya bashi sha'awa seta kara burgeshi yanajin santa na karuwa hakan ya tabbatar mishi da cewa lallai beyi zaben tumin dareba ya samu irin macen da yakeso tako ina masha Allah, Dai² lokacin rayyan ya kirashi da sauri ya dauka."lafiya a wannan daren." rayyan na dariya yace."MK kenan shine ko rako babu katafi gun amarsu kai kadai....."? ya dan daure."Eh ni zan iya gabatar da kaina bace an rakaniba." rayyan yace."Aiko ka huta domin ko ina hanyan gidanka zanzo na siyama baki...." da sauri yace...."Noo...noo.. No.... banaso kasha zamanka nariga nasiya abuna tun tuni.....yanzu madam jiddarh na jiranka...." da sauri ya katse wayan rayyan na dariya, murmushi tayi domin ya bata dariya dan yanda yake rawan jiki akanta abun ya burgeta itama seta karajin sanshi na karuwa kuma ta kudurci zata mai duk abunda yakeso indai ze sashi farin ciki, ledojin rufaida ya janyo ya bude da sauri yace."Amarya ga kazarki..." ta turo baki."ni sedai ka bani bazan iya ciba jikina rawa yake.." murmushi yayi ya yago kazan ya manna mata a baki ta amshe tana lumshe ido domin kayan rufaida badai dadiba, seda taci sosai tasha fura da ice cream sannan ta juyar da kai. tissue ya yago ya goge mata bakin yana fadin."tashi kije ki canza kaya kizo mu kwanta." ta juyar da kai ganin tayi banza dashine yasa yace."kodai sena siya bakin ne da gaske za'amin abinda nakeso..."? ta daga kai, Bata an karaba taga ya janyota jikinshi tareda tura bakinshi cikin nata ya fara tsotsa kaman ya samu sweet, lum lumshe ido takeyi tanajin dadi na kai mata, ya tsotsa sosai kafin ya saki bakin ya dago Idonshi daya canza kala saboda sha'awarta, cikin desire voice yace."yanzu aina siya bakin ko..."? lumshe ido tayi tareda daga kai, a hankali ya rada mata."die heart jinayi na fara kishi da yayana..saboda shiya fara auranki ya riga yayi duk abunda zanyi a wannan dare dake..." tuni damuwa ya bayyana a fuskarshi tayi murmushin karfin hali."Ai naga duk daya ne....." harara ya ballara mata, tayi saurin juyar da kai tana murmushi. Daukanta yayi ya direta gefan gadon, kusa da ita ya zauna hade da janyota jikinshi yana shakan kamshin jikinta na dindindin, hada bakinshi yayi da nata yana kissing dinta sosai hannu yasata bayan rigarta ya bude zip din a hankali yayi kasa dashi yacire bra dinta yanayin ido biyu da manya manyan boobs dinta ya kara rikecewa ya kamosu da duka hannunshi yana murzawa. Romancing dinta yake sosai tuni rumana ta fara kauce network tafara maida mishi martani, cikin gwarewa ta rabashi da shirt din jikinshi,dagashi se boxers wasa yake da nononta da dayan hannunshi dayan kuma na kasanta yana shafa clit dinta nishi tafara tana kukan dadi, ganin hakane yasa ya sauko da bakinshi kan nononta yana sucking dinsu sake rikice mishi tayi tana kukan dadi da batasan tana yiba, kissing dinta yakeyi kasanta ya sauko game dayin kasa da pant dinta seda ya hadiye miyau saboda wani kamshi da p part dinta keyi gashi a tsaftace, ga ruwan ni'ima dake ambaliya available kaman ruwan linta, tongue dinshi yasa yana lasan HQ dinta yana tsotse ni'imarta hannunshi nakan nipple's dinta yana basu wasu message mai rikitarwa, batasan lokacin data sake bude mai legs din taba tana fadin."cuddle buddy . fuck...me...fuck...me please Ash..... Wash.....I love you badly hummm..." Ganin da yai ta rikice mishi yasa shi saka tongue dinshi cikin hq dinta wanda da kyar ya shiga yana moving dinshi in a romantic way, yan tsotsan ciki hannunshi yasa yana shafa clit dinta."Ash....cuddle buddy zaka kasheni da dadi..." abunda ta fadi kenan. Yatsanshi guda yasa yafara fingering a hankali duk da tanajin zafi amma ta daure, hannu takai ta kamo banana dinshi datayi matukar bata sha'awa murzata take tana wasa da ita a hannunta ganin ta fita hayyacinta(domin ya rikitata ba karya) yasashi gyara mata kwanciya hade da daga mata kafa ya kamo kpomo yasaita gani tai yana kokarin shigarta, ta runtse ido jiki na rawa addu'an saduwa ya karanto, yasoma daura penis dinshi a HQ dinta yana kokarin shigarya, ido ya zuba mata yana kallon ikon Allah ganin lokaci guda ta rikice jikinta ya dau rawa ta fara fizge fizge kaman wata me shafan aljanu, ido ya zuba mata yakasa cewa uffan mamaki yake dama rumana nada aljanu, da kyar yayi karfin hali ya kamota se wani irin kuka take kaman zakanya wanda kanaji kasan mutum be isa yayi irin wannan kukaba, se faman fiffizega take, Ayatul kursiyyu ya karanta mata ya tofa mata ta saki wani uban ihu, ya karanta amanar rasulu, da laqadi ja'akum ya tofa mata lokaci guda ta koma ta langwashe guri guda tana wani irin nishi ta dena fizge fizgen, ruwa ya debo a cup yazo ya karanta wasu ayoyi a cikin al kur'ani da ayatul kursiyyu ya tofa a ruwan ya watsa mata kara ta saki lokaci guda kuma tadena numfashi an dauki lokaci kafin numfashinta ya dawo, Daganan bacci mai nauyi ya dauketa. To fah. Shin meke damun rumana, wani irin cuta gareta, kuma meyasa se za'a kusanceta cutar ke tashi, dama ba akan Alhaji sadeeq kawai cutar ta tsayaba? Ku biyo babyn Amjad dan jin amsoshin tambayoyinku. Happy sallah my fans, Taqabbalullahu minnah wa minkum. May Allah grant us with peaceful lifes, and rescue us from this dreadful, pendemic disease Covid19, Amin ya rabbil Alameen. More comments more typing, I need more comments in kunaso a dinga muku typing me yawa. Babyn malam ce ✍️. 8/20/21, 8:21 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖 Hrt u more my rahma koise, inasanki sosai my sweetheart shuwa Allah barmu tare love u more umman zahrah. 41&42 Tsaye yayi yana kallonta duk tausayinta ya kamashi kaman rumana ace tanada Aljanu gaskiya ya tausaya mata yanzu ashe yayanshi ba abinda ya hadashi da rumana tanada iskokai masu hana namiji ya kusanceta gaskiya rumana abun tausayi ce, he pity her. Bude ido tayi taganta kwance ita kadai ya lullubeta da blanket cikin kunya ta tashi jikinta bakomai hakan yasata tashi da sauri ta daura towel, ta shige bayi tanajin kunya dan a tunaninta wani abu ya shiga tsakaninsu, wanka tayi ta fito daure da towel ta karisa gaban mirrow tahi heavy make up daganan tasaka wani hadaddan sponge bob riga da pencil skirt black ta yafa veil ta fito. Zaune yake kan dinning yana break fast ganin ta fito dauke da murmushi yasa ya zuba mata ido tayi kyau sosai, hakan yasa ya tuna yanda ta birkice mishi jiya tanata sumbatu dan murmushi yayi, a kunyace ta kariso ta dan runsuna ta gaidashi be amsaba se ido daya bita dashi yana murmushi, tashi tayi ta karisa kan cinyanshi ya mata mazauni shiya dingi bata a baki harta koshi. Dubanshi tayi."yanaga se murmushi kake..."? yace."wani abu na tuna...." ta shafi kwantaccen sajenshi."meka tuna...."? ya make murya yana kwaikwayonta."please..fuck...me...." da sauri ta kaimai duka a kirji ya tashi da sauri kan one sitter ya zauna tareda mika mata hannu."Zo inaso muyi magana....." tashi tayi a sanyaye ta karisa kan cinyanshi ya zaunar da ita."Rumana...." a sanyaye tace."Na'am." yayi shiru tadan dubeshi."kai nake sauraro mijina... " yace."ba abinda ya taba hadaki da wani namiji bani ba ba yayana ba..."! ido ta bude cikin mamaki yaci gaba."kinada aljanu ne wa'inda suke hana a kusanceki....." da sauri ta birkice mishi ta fara kuka."Aljanu. ..? ni banada aljanu..." kamota yayi ya rungumota sosai."ki natsu ai bawanda yasani dama wani dalili ke tadasu to ke sanadin aure naki sun bayyana, amma ki natsu yanzu zamuje gurin wani malami nayi magana da rayyan ya turomin da address dinshi ya kware sosai gurin maganin jinnu, yanzu zamu tafi maza dauko hijabinki." da sauri ta tashi taje ta dauko ta dawo suka fice. Kaman yanda rayyan ya turo mishi da address din gidan haka yabi. Bayan sun fito daga mota aka musu iso zuwa cikin gidan, shiga sukayi aka shinfida musu tabarma, Basu jimaba malam ya shigo. MK ne yayima malam bayanin komai. Shiru malam yayi yana duban rumana da kanta ke kasa tunda suka shigo dakin. Malam yace."ke...dago...." sukaji shiru hakan yasa malam duban MK yace."dagota...." yakai hannu ze tabata ta fizge tareda dagowa tana wani gurnani idanunta sun juye sun dawo jajawur, maheer alla alla yake ya rikota domin ta bashi tausayi ainun da sauri malam ya dakatar dashi gefe ya koma yana kallonta kaman yayi kuka saboda tausayinta, wani kwarya malam ya dauko ya watsa mata ruwan dake ciki, ihu ta saki me karfi tareda komawa ta zube a kasa, malam ya daka mata tsawa."taso...ki zauna." jiki na rawa ta taso yace."wanene...."? shiru ya kara fadin."wanene....."? ganin taki magana yasa ya janyo wani kwano me ruwa yayi addu'a a ciki ya watsa mata ruwan, kara ta saki cikin wani iriyar rikitacciyar murya irin na gardawa wanda dagaji dan adam be isa yayi irintaba tace."zan yi magana kadena kona ni...." malam yace."To wanene kai kuma meyasa ka shiga jikin wannan baiwar Allahn kanaso kahanata jin dadin aure....."? cikin wannan murya tace."Ni sunana dursum...." malam yace."kai musulmine..."? yace."A'a ni kafirine...kuma dalilin da yasa na shiga jikinta turoni akayi akan kada na mari namiji ya sadu da ita...." malam yace."to waya turoka....."? Shiru yayi malam yace."ba zaka sake maganaba sena sake kona ka.... " da sauri yace."Matar mahaifinta ce ta turoni." (Haj. Maryam), malam da mamaki yace."to yanzu zaka fitane ko in fitar da kai? tunda ba wani alaqa tsakanin mutum da aljan balle kai kafiri......" Ihu yasa."kada kasani na fita domin bamuyi haka da boka ba..." malam yace."kenan ba zaka fitaba....."? yayi shiru malam ya debi wannan ruwa ya sake watsa mata ta sake kwarma ihu."zan fita..zan fita." malam yace."Inaso karabu da wannan baiwar Allahn kayi nesa da ita ko a mafarki kada ka sake kusantarta inba hakaba zan saka a mari, to yanzu ta ina zaka fita."? "Ta ido...." malam yace."A'a ta hanci nakeso ka fita maza..." malam na rufe baki tayi wani atishawa me karfi wanda wani bakin hayaki ya fita, MK da yake tsaye ganin ta koma lankwashe kaman gawa yasa ya karisa da sauri ya rungumota yana kiranta, an dan dauki lokaci kafin ta farfado nan ta fara tambayan, meya faru." MK yaji dadi da yaga ta dawo hayyacinta nan malam ya bata hayaki na kariya daga Aljanu da kuma turarrurruka daganan ya kara basu shawarwari akan riko da addu'oi dan kare kai, sosai maheer yayi mishi godia ya bashi kudi masu yawa amma sam yaki amsa yace'sadaka ake bamu domin mu munayine dan Allah sauran kayi sadaka dasu. " kudi kadan ya amsa daganan suka sake mishi godia suka fito. A mota maheer nan ya fada mata yanda akayi se jinjina hali irin na haj. maryam yake duk irin abubuwan da tayima rumana be yiba seta turo mata da aljanu, itadai shiru domin ba abinda zatace dan se yau ta yarda haj. maryam ta wuce duk abunda take tunani. Allah tsare. A haka suka karisa gida yanata mitan, cak ya dauketa ya fice da ita daga motan ihu take tana fadin cikin shagwaba "ka saukeni." a kunni ya rada mata."A'a, ni wallahi duk na kosa...." suna shiga bedroom kai tsaye bathroom ya nufa dasu, turo baki tayi."nifa nayi wanka..." yace."tayani zakiyi." nan yasoma kiciniyar cire mata kaya seda ya cire mata sannan ya cire nashi itadai se kunya takeji bayan ya gama ya shige cikin jacuzzi din tareda janyota, idanshi nakan nononta, Har suka gama a tare sukai yana cacumarta, chak ya dagota sama zatai magana taga idanshi nakan breast dinta bata ankaraba taji bakinshi a kansu ido ta ware, boobs dinta na bakinshi a haka ya fice da ita bisa gado ya azata, shagwaba taketa zuba mishi akan ya kyaleta hakan yasa ya dora bakinshi kan nata yana murza nipples dinta, yana jansu yana lailayasu yana sauke numfashi yana tura harshensa cikin bakinta duk ya gama rudewa ya zare bakinsa a hankali daga na ta ya kara cafkar manya manyan nononta ta runtse ido da karfi saboda zafi takeji idan yana tsotsan nononta wani nishi ya saki."ahhhhhh....." kallonta yayi da sauri yaga yanda idanta ya juye ya dagota ya zare boxes dinshi ya dora hannunta akan penis dinshi yace."Wow...die heart matsamin don Allah...." kamawa tayi kaman yanda Alhaji ya koya mata ta fara murzata tana shafawa tareda zagayeta da yatsanta wani nishi ya saki ya sake kankameta."wayyo....wayyo.... zaki kasheni waya koya miki.... "? Itadai shiru tayi, runtse idonta tayi cikeda kunya jin yana fadin."wayyo...Allah...oh...my God shamin please rumana..." cikin wani salo da ita kanta batasan ta iyaba ta mika hannayenta baya yabi hammatanta da take subul babu digon gashi da kallo ai baisan sanda ya miqe a gadon ba yasanya bakinsa a hammatanta yana lasa ba, wani mahaukacin dadi rumana taji ya ratsata ta cafki mood dinsa taci gaba da matsawa tareda kamata ta turata a bakinta, a hankali yasaki wani sexy sound ya bude kafarta ya tura yatsanshi a tsukakken virgina dinta ya fara turawa wani irin ruwa yaji bull ya biyo hannunsa, da sauri ya bude idonsa tareda dora bakinsa a gurin ya danna harshensa tareda fara shanye ruwan dan gani yake yabarshi ya zube asarane dan daga ganin rumana yasan yarinyar zatayi dadi, tura harshensa yake can ciki yana karkadawa tareda jan belinta da hannunsa wani dadine da rumana bata taba sani akwaita a dunyiba takeji, hawayene suka hau zubo mata shiko maheer al'amarin rumana har tsoro ya bashi saboda yanda ruwa yake zubowa kaman leaking din famfoo, shan mood dinshi take kaman ta samu loli pop abun ba karamin rikitashi yayiba, wani iri yakeji soyake yayi releasing amma ta hana ta matseta gam a bakinta tana tsota. Wani irin yanayi yake da baze iya yin shiruba da kyar yake fadin."please....ki barni....na shiga ciki....nayi release.....a ci...." a rarrabe yake maganan, be rufe bakiba yafara ihun yin release yana sambatu, jikinshi da gadon gaba daya rawa suke. Saboda yaji bakon yanayi, tashi yayi ya mirginata kan carfet din dake dakin ya budata sosai ya danne kafafunta da hannunshi ya zaro da harshensa gaba daya ya turata cikin hq dinta yana markadawa, wani ihu ta saki, bai kulataba yaci gaba da danna harshensa jin yanda take ihune yasashi janye bakinsa daga gabata ya dauki pillow har biyu ya sanya mata a karkashinta ya daga kafafunta sama ya kamo penis ya fara kokarin shigarta, a hankali tace."do..it..gently am virgin lady..." sokawa yayi ta saki kara da karfi."Wayyo da zafi kayimin a hankali please....." taja numfashi jin yana sawa yana fitarwa a matse take tam hakan yasa ya karajin dadi she's virgin kuma shine wanda ze fasa budurcinta, da sauri ya rinka dannata ciki da karfi yana shigarwa kuka rumana take sosai tana hawaye domin tanajin zafi ba karya, hakoranta na karkarwa suna hadewa harya gama shigarwa cikin jikinta yafara pompim dinta sosai yana tsotsan sweet boobs dinta yana pro back and out yana ihu, itama tanayi tana kuka shiko hawayen farin ciki yake da dadi, Azaba yana kai mata run runtse ido takeyi gaba daya babu wanda yake a cikin hayyacinsa tuni jini ya fara biyowa ta gurin saboda yanda yake zungura mata yana l Kwakwularta kaman rijiya Idonshi a lumshe se hawayen dadi dake zubo masa, Babu irin al barkan da rumana da iyayenta basu shaba a gurin maheer saboda duk yanda yake ji da jarabansa rumana ta dauke mishi dan ya cita ba karya, shiya temaka mata ya kaita bayi yayi musu wanka ya fito da ita ya gyara gurin da suka bata yayi staining da sperms dinsu ga jini kwance a gurin, Hoton Alhaji sadeeq khan dake gefen gadonshi ya dauka tareda kai mishi kiss."Yayana nagode da wannan kyauta da kamin kyautar da bazan taba mantawa da itaba kai kaci girma nagode yayana..." murmushi tayi ta sadda kai kasa tanajin kunya. Kanshe kari ya gabatar mata da tsaleliyar motanta da yasa aka kawo mata daga Italy tata Mercedes s-class (world's first) sabuwar yayice shikuma nashi guda biyu Acura, da *Cona electric* sabuwar shigowace motan da shiya fara mallaka a Nigeria dan motan bata amfani da mai sedai a mata charging dashi take amfani, Farin ciki sosai rumana tayi ta rungumeshi dan yace"ze koya mata driving. " ya kara rungumota."kada ki damu baby kuma na manta ban fada mikiba na riga na gama miki komai zaki rubuta jamb ki fara karatu insha Allah in ina raye sena cika miki burinki..." ta kara rungumeshi."nagode sosai mijina da ace duk masu daukaka irinka suke da anji dadi nagode sosai mijina...." ya kanne mata ido."ba damuwa tawan ai ko kadan ban miki ko kwatan abinda kikaminba kin bani abinda yafi komai dadi a duniya nagode sosai matana." lokaci guda ta canza fuska yace."meya faru die heart...." tace."nan da wani lokaci zaka auri zeeza zamu zama mu biyu...." shiru yayi shima yana wannan tunanin anya ko ze iya adalci domin baze iya hada rumana da ko wacce maceba. Kuka ta fara saboda tana bala'in kishin maheer, nan ya birkice ya shiga lallashinta da kyar ya samu tayi shiru..... Inajin dadin comments dinku nagode sosai *Marghi lady* da *fateema Cameroon (teeman mimi)* inajin dadin comments dinku kuna karamin kwarin gwiwwa nagode sosai hrt you more sisto. My Abu ramlat انا احبک حب خديد can't heart you less zaujeee hrt yhu plenty plenty....... Matar sojace ✍️ 8/20/21, 8:21 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖. My name sake. Sadiya Abdallah, nagode sosai da irin kaunar da kikemin luv u more. 43&44 Rayuwar Rumana da Maheer abun gunin ban sha'awa kullum cikin nunawa juna kauna suke. Kukan shagwaba take mishi sosai harda majina akan yace zeje kaduna weekend ita baze tafi yabarta ba, hankalinshi duk ya tashi Ya sake kankameta."dan Allah baby ki dena kuka....." cikin kuka tace."taya zan dena kuka bayan tafiya zakayi kabarni....." "Taya kike tunanin zan iya tafiya inbarki wallahi die heart bazan iya nisa dakeba duk inda zansa kafa kema se kinsa kin zamemin jinin jikina...." shiru tayi tana shashsheka yace."Ai tare zamu tafi." ware ido tayi yace."kwarai..." kuka ta kara sawa."Ni bazaniba sedai ka fasa zuwa...." murmushi yayi yace."kada ki damu tare zamuje amma ba wanda ze ganki...." shiru tayi tanaci gaba da jan majina... Wanshe gari suka dira a Airport na Kaduna jikin rumana se rawa yake yayinda gabanta ke faduwa, Kai tsaye Access international hotel dake kaduna ya nufa yakama musu room seda ya musu oda sukaci abinci yayi wanka sannan ya shirya ya tafi ya barta. Yana shiga gidan zeeza ta rungumeshi tana murna da sauri ya rabata da jikinshi yana fadin."meye haka zeeza..."? ta turo baki a shagwabe tace."murnan ganinka nake." dan tsaki yayi domin abun ko kyau be mataba yafima rumananshi kyau, Karisawa yayi cikin falon diyam da Aknan suka tareshi da murna."uncle sannu da zuwa..." hajiya da Alhaji suma cikin murna suka tareshi hajiya ce tace."Maheer ka dade bakazoba..."? ya sosa keya."Ai aunty ayyukane sukayimin yawa..." ta taba baki."haka kullum kake cewa, naga kayi kibane kayi kyau me kake sha haka..."? murmushi yayi a zuciya yace"Ingredients madaran rumana da ni'imarta." amma a zahiri murmushi yayi."Kiba kuma aunty? ni dama na rame.." Alh. ya juya ya fuskanci MK."bikinka nata matsowa..." wani irin abu MK yaji ya caki zuciyanshi amma ya daure yace."hakane." Alhaji yace."meka yanke game da inda zaka ajiye zeeza anan ne ko can zaka tafi da ita..."? mikewa yayi domin bayasan maganan yace."duk abunda ka yanke yaya." yana fadin haka ya wuce part dinshi. Har yamma yana gidan se misalin eight ya fito duban hajiya yayi."inyaya ya dawo kice mishi a company zan kwana saboda akwai ordition da zanyi..." baki sake tace."kai ko kadade baka zoba kazo dinma bazaka kwana a gida tareda yan uwaba..." be bata amsaba amma a ranshi cewa yayi."ba zaki ganeba aunty..." Duban diyam yayi."zo muje akwai sako da zan baki in yaso sena dawo dake..." tashi tayi tana yafa gyale da sauri zeeza tace."zan bika..." yayi saurin daga mata hannu."A'a ita kadai nace." nan suka fice. Tun a mota taketa tambayanshi inda zasu amma yai mata banza ganin sunyi parking a hotel yasata dubanshi sa mamaki."uncle me zamuyi a hotel...."? yace."follow me..." nan ya fice tabi bayanshi. Tana kwance se kuka take ya tafi ya barta ita kadai kuma ta kirashi be daukaba dai dai lokacin suka shigo shida diyam, da sauri ta dago ganin diyam yasata tashi da sauri itama da sauri diyam ta ruga suka rungume juna dukkansu suna kuka, Diyam ce tayi karfin halin dagowa ta dubi MK."uncle A'ina kaganta..."? ya gyara tsayuwa."yanzu rumana matatace...." dafe kirji tayi. Nan ya fada mata yanda akai komai, Sake rumgume rumana tayi."nayi murna da ganinki aunty munyi missing dinki....." dukkansu kuka suke. Ta jima kafin maheer ya maidata da kyar suka rabu. Diyam na shiga gida Aknan tace."Ina kukaje da uncle..."? tace."wani guri...." tana fadin haka ta shige... Kwance take kan kirjinshi tana shafa gashin daya kwanta lup lup a kirjinshi tace."kasan meye cuddle buddy...."? ya girgiza kai tace."u become my life, my heartbeat, my champ, and my everythings dan Allah kada karabu dani, kada kayi nisa dani bansan meye dadi da kulawan uwa da ubaba bansamu kulawan yan uwaba, ni kadai na taso natasone cikin kadaici banida kowa banida gata bansamu gata da kulawaba se a wajen mijina, Mijina kaine gatana banada kowa a duniyan nan se kai dan haka dan Allah kada karabu dani na baka amanar kaina kaine komai nawa....." harshe yakai yana lashe hawayenta dake zuba can ya dago."ki dena tunanin ni MK zan iya rabuwa dake ko da wasa, rabuwa dake tamkar rabuwa da rai nane dan haka in kinga na rabu dake to na dena numfashine......" Harshe ya zura cikin bakinta yana tsotse miyanta, da sauri ya mata rumfa da faffadan kirjinshi me cikeda yalwan gashi ya jima yana tsotsan soft lips dinta kafin ya zura hannunshi cikin rigarta ya cafki manya manyan nononta da kullum kara cika suke, da sauri tayi sama da hannunta ta cire rigan tareda kai breast din bakinshi da sauri ya cafke yana tsotsa kaman wani baby lumlumshe ido takeyi, takai hannu ta riko penis dinshi dake cikin boxers a mike da sauri ya saki nonon nata ya tashi ya cire boxer din tareda mika mata mood dinshi, da sauri ta amshe ta fara wasa da ita nishi sukeyi dukkansu wanda ko wanda ke kofar room dinsu seya ji, baki ta bude ta turata tana mata shan sweet, kara ya saki yana sambatu fadi yake."wayyo.....Ash.....wash......wifey...na baki ita duka ki cinye wayyo......" Tashi tayi da sauri tayi kasa da pant dinta ta haye kanshi tana kokarin turata, tureta yayi da sauri ya kwantar da ita ya haye kanta ya ware kafafunta ya tura kai yana lasan tsukakken gabanta da kullum kara tsukewa take, kai kawai take juyawa hannunshi nakan nipples dinta sambatu take tana fadin."please fuck me.....husbyyy..." cikin sambatu yake fadin."cini....cini...da kanki wifey am urs...." Yana rufe baki ta tureshi daga kanta ta haye samanshi ta ware kafa ta saita kpomo dinshi cikin farjinta da yaketa aman ruwa, da sauri ta caka kara tasaki ta dena turata saboda har yanzu tafi takeji kuma a matse take dan rumana irin matan nanne gifted da da angama sex dasu gurin ke komawa ya tsuke kaman ba'a taba yi dasuba, Da sauri ya mirginata ta koma kasa ya haye kanta yafara turawa a hankali domin taki shiga sawa yake yana cirewa daga baya yafara turawa ihu takeyi seda yagama turawa duka ya shige sannan yafara pumping dinta yana kwakuleta dukkansu moaning suke, A daren dai kwana sukai sunacin junansu suna moaning wanda ko rooms din dake kusa da nasu sunajin ihunsu kuma daga ji sex sukeyi duk sun damesu.... Please manage this. Banjin dadine kwana biyu Mimi ✍️. 8/20/21, 8:22 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION📚🖊️* *M. W. A* *Bismillahir Rahmanir Raheem* Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖 45&46 Babban hall ne wanda yake dauke da mutane da bazasu wuce talatin ba wanda ya tara manyan mutane da kuma samari masu jini a jika, Faheed na zaune a gefe gaba daya yan homosexuality ne a gurin suna meeting. Meeting suke akan yanda zasu dira a kasar london dan hallartan wani meeting na yan homo da kuma kulla harka da yan kasan. Bayan kaman 40 minutes gaba dayansu suka tashi suka fara fita. Manya manyan motoci suka fara shiga daganan kuma drivers dinsu suka jasu zuwa Airport dake garin kano. Ba'a jimaba jirgin yan luwadin ya daga zuwa kasar london. ***************************** Raudah ce zaune tayi shigen kananun kaya kan nan yasha attachment wayane a hannunta tana video call gaba daya surar jikinta a bayyane take, Umaima ce ta sauko daga upstairs itama irin shigen dake jikinta kenan kai kace yayan arnane, duban raudah tayi."kinyi waya da ya faheed kuwa...tunda mukai waya yacemin jirginsu ya tashi be sake kiranaba....." dan tsaki tayi tajuyo."bamu wayaba amma nasan in sun isa ze kiramu...." Karisawa umaima tayi kan cushion tazauna tareda janyo remote ta kunna TV, network new ta kamo "Innalillahi........na shiga uku......" shine abunda tafadi a firgice tareda sakin remote din a kasa da sauri raudah ta saki wayanta a kasa tana fadin."lafiya......."? TV kawai umaima ke nuna mata duk ta firgice..... Tunanin raudane ya dauke ganin abunda ake haskawa jirgin daya tashi daga kano zuwa London yayi hatsari ya kama da wuta wanda mutanen dake ciki kaf sun mutu ba wanda ya rayu sun kone gaf har ba'a iya ganesu kuma sunada tabbacin harda faheed a cikin jirgin. Jirine ya dibi umaima kawai seta sulale a kasa sumammiya. #################### Hankalin major Aliyu bello khaliyal yayi matukar tashi jin umaima na dauke da cutan kanjamau wato HIV ba hankalinshi kadaiba harna haj. da raudah ga mutuwan faheed da yai matukar daga musu hankali. Magana daya umaima ke fadi "ya faheed ne...." Hakan yayi matukar daga hankalin Abba nan danan nadama da dana sani suka darsu a zuciyanshi dan yasan Alhakin rumana ne ke bibiyansu. **************************** ."Hajiya na shiga uku narasa dana faheed ga umaima kwance a gadon asibiti faheed ya shafa mata cutar kanjamau, nashiga uku ni yanzuma bansan ya zanyiba duk abubuwan nan da nayi saboda faheed ne danya zama da namiji tilo a gurin Alh. yaji dadi amma gashi yanzu ya tafi yabarni nashiga uku hajiya....." Hankalin haj. Asma'u yayi bala'in tashi jin abunda haj. Maryam ke fada mata, cikin tashin hankali tace."kiyi hakuri haj. addu'a zamu dingama shi faheed ita kuma umaima magani za'a dage da nema mata Allah bata lpy....." Haj. maryam taci gaba,"baze sabuba haj. wallahi sena ga bayan wannan yarinyar rumana kaman yanda na ga bayan uwarta nasan duk itace sila ni zan zama ajalinta." shiru haj. Asma'u tayi. "Kinsan irin wahalan da nasha akan Alhaji ba irin shige da ficen da banyiba saboda naga na mallakeshi mun zama na gaban goshi nida yayana se gashi lokaci daya burina yana neman rugujewa abunda na shuka shekaru aru aru yana neman tonuwa baze sabuba wallahi sena ga bayan rumana duk inda take, duk abubuwan dana shuka Alh. be taba saniba amma boka yace daya sani shikenan asirin da na mai ze karye, bazan taba dana saniba sena ga karshen Alhaji domin nice ajalinshi. " Abba dake tsaye bakin kofa "Innalillahi wa'innan alaihir raji'un......" kawai yake furtawa kai ya rike wani abu namai yawo kasa furta komai yayi be fargaba ya sake jin muryan haj. tana fadin."ko ana ha maza ana ha mata wallahi se na ga bayan rumana......." "Innalillahi wa'innan alaihir raji'un" yaci gaba da furtawa be fargaba yaga ya sulale a kasa. Tafe suke shida zeeza a mota se haushi yakeji domin takurashi akayi akan ya kaita tayi siyayya se surutu take zuba mishi akan ya fada mata "a wani kasa ze hado mata lefe..."? dan tsaki yaja tareda dubanta."kada ki dameni, kudi zan baki duk kasar da kikeso kije ki hado." Dai² lokacin kiran rumana na shida ya shigo wayanshi, tsaki zeeza tayi."wai waye yaketa kiranka tuntuni kaki dagawa...." dai dai lokacin message dinta ya shigo zeeza ta kai hannu zata dauka yayi sauri ya dauki wayan, ga abinda ta rubuto kaman haka "Good! kayi hakuri ina takurama ko? nasan kana tareda wacce zaka aura shiyasa kaki picking wayana......" yana karantawa yasan taji haushi hakan yasa da sauri yayi dialing numbanta amma ya kira kusan sau goma taki picking, hakan yasa yayi tsaki dan yasan tayi fushi kuma bayasan fushinta at all hakan yasa ya juyar da motanshi zuwa access international hotel, da sauri zeeza tace"ya naga ka canza hanya...."? be bata amsaba seda ya karisa yayi parking tareda dubanta."jirani ina zuwa...." ficewa yayi da sauri ta jinjina kai."hotel hmmmm." Rungumeta yayi yana lallashinta sosai cikin kuka tace."banada kowa se kai mijina kaine gatana dan Allah kada ka barni gani nake wata rana za'a iya kwaceka daga gareni...." yace."ba wanda ya isa ya kwace ni kaman yanda ba wanda ya isa ya kwace minke ke tawace har abada nima nakine, dan haka kiyi shiru ki dena wannan tunanin, tare nake da zeeza tana waje a mota bari naje na maidata sena dawo kada tagaji...." kuka me karfi tasa yace."me kuma ya faru...." tace."Inada kishi mijina zuciyata zafi takemin in ina ganinka da wata macen banasan ganinka da zeeza please mu koma gidanmu na gaji da wannan garin." murmushi yayi ya kai mata kiss a pen cheek yace."kada ki damu gobe zamu koma tunda kin gaji yayi ko...."? ta daga kai, yace."to share hawayen kuma banasan kukanki dagamin hankali yake ya hanani nayi komai....." tasa bayan hannu ta share ya kara bata light pecks ya fice. Zeeza kam ta gaji da jira hakan yasa ta fita ta shiga cikin hotel din tana tambayan MK. Managern hotel din yace."wannan shahararren mawakin Maheer Khan ai yau kwananshi hudu a hotel din nan shida matanshi......." bude baki tayi a firgice tace."dan Allah zaka iya fadamin numban room din......." Dai² lokacin maheer ya fito ya bita da wani kallo."meyasa kika fito daga motan......"? ta bishi da kallon tuhuma hakan yasa ya fice, tabi bayanshi da sauri tana shiga motan, cikin tsiwa take fadin."ya maheer meya hadaka da kwana a hotel kai da wata..."? wani kallo ya bita dashi."wannan wani irin tambayane zeeza."? "Eh dole kace haka bayan managern hotel din da kanshi yacemin yau kwananka hudu kai da matarka ni kuma a iya sanina bakada mata semi, dama abunda yasa baka kwana a gida kenan kuma abinda yasa kadena zuwa kenan saboda karuw.......... " Bata karisa ba ya kifeta da mari."ke ni sa'an kine ni tsaran kine? koda wasa kada ki yarda raini ya shiga tsakaninmu domin ni ko yanzu zan iya fasa auranki tunda ba'a dauraba ke ko an daura abu me saukine na rabu dake....." kunci ta rike tanata kuka har suka kai gida. A kofar gidan yayi parking ya dubeta."fitan mun a mota in kinso inkin shiga kice musu ina can hotel tareda karuwa....fita nace..." ya daka mata tsawa da sauri ta fice yaja motan da karfi har yana watsa mata kura ya bar gurin. Itako zeeza tsoron kada ya fasa auranta yasa tayi shiru da bakinta, shiko gurin kaunarshi ya koma aka caskali kauna. Kanshe kari suka juya Abuja a can dinma soyayya akaci gaba da sha ba kama hannun yaro kullum sabon kauna da san junansu karuwa yake a zuciyoyinsu. Ummu ramkat. 8/20/21, 8:22 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *M. W. A* Bismillahir Rahmanir Raheem. Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖. Sorry fans nasan kunata jirana am sorry wlh banda lapiyane kwana biyu am sorry readers. 47&48 Bangaren Abba kam tunda ya kwanta paralyze ba wanda ke kula dashi se mairo mai aiki, domin ko haj. ko kadan batai nadamaba domin ko sema sabon lalle data kulla raudah kam tayi nadama sosai dan ganin halin da yar uwarta umaima ke ciki ga karshen dan uwanta da yazo a wulakance yanzu fatanta daya uwarsu ta gane gaskiya, Haj. maryam kuwa duniya tsantsa tasa agaba duk da tasan asirin datawa Abba ya karye amma acewarta ai yanzu bashida amfani duk iskancin da taga dama yi take a gabanshi kuka ba irin wanda Abba bayayi dan yasan Alhakin rumanane ke bibiyanshi se yake ganin inama yanzu zata dawo ya roketa abinda yayi mata duk da ba cikin hayyacinshi bane, Domin indai Alhakine yasan ko kadan be fara ganiba. yana daga kwance baya iya komai se hawayen dake zuba daga idanshi zuciyanshi na tafarfasa mairo ke mishi komai ta kwantar ta tayar saboda akwai amana a tsakani........... *********************************************************************************** Basu jima da gama aikiba itada sabuwar yar aikin da maheer ya kawo mata danya sallami kuku acewarshi yanada kishi baze yarda ta zauna daga ita se kuku a cikin gidan ba inya fita shiyasa ya samo mata sajna wacce bata cika jin hausa sosaiba, kuma tanajin dadin zama da ita saboda tare sukeyin duk aikin gidan, Maheer ne ya dawo ta tashi da sauri ta rungumeshi, ciki suka shiga seda sukayi wanka a manne suka fito, dinning room suka nufa shiyayi serving dinsu daganan ya janyota yana bata itama tana bashi, se yasa mata abincin a baki ta tauna ta fito dashi ya cinye na bakin nata shima seya tauna yasa mata a baki a haka suka ciyar da junansu. Kan faffadan kirjinshi ta kwantar da kanta tanajin zuciyarta na tashi sedai kafin tayi wata wata ta fara kwaramai amai a jiki seda ta gama tsaf sannan ya dagata sukayi ciki ya wanketa shima ya wanke kanshi, beyi auneba yaga ta fara wani aman tausayi ta bashi ganin yanda take kwara amai kaman zata amayar da kayan cikinta dan duk abunda taci seda ta amayar dashi harda hawaye, duk tausayinta ya kamashi ya sake wanke mata jiki ya fito da ita doguwar rigan material yazura mata."tashi muje asibiti......" ta lumshe manya manyan sexy ball eyes dinta da zazzabi ya rufeta lokaci guda cikin hawaye tace."ba karfi a jikina baby booboo bazan iya tashi ba....." Waya ya daga ya kira permanent doctor dinshi. Ba'afi 10mints ba sega doctor saif nan yazo. bayan yan gwaje-gwaje ya dubi MK cikin farin ciki yake fadin."congratulations yallabai ur wife is pregnant seven weeks........" rungume rumana yayi saboda murna a gaban doctor yana kissing dinta fadi yake."thank you so much wifeey thanks for the gift that u gave me, u change my life with source of happiness, thank you yanzu kuma zaki haifamin cutie triplets kamanki thank you sugar pie. " itadai kasa cewa komai tayi..... Bayan doctor ya tafi jikinshi ya janyota ya dage riganta sama yana shafa cikinta yana murza cibiyanta yana lumlumshe ido yace."shikenan yanzu abunda muka dade muna kulle kofa munayi kowa ze sani......." da sauri ta tashi a firgice."wayyo....Allahna....shikenan yanzu zeeza da Alhaji zaau san abinda muke aikatawa na shiga uku......." ta fashe da kuka, ganin duk ta tashi hankalinta se kuka take yasa ya kara rungumota."stop....shedding ur tears wifey ba wanda ze sani ba wanda ze gane sedai ganinki sukai shine zasusan me muke aikatawa amma inba hakaba ba wanda ze sani." Seda ya kwantar mata da hankali ta dena kuka tayi bacci sannan yasamu nutsuwa.... Sosai cikin kebawa rumana wahala dan haka bata iya komai ko aikin gidan duka sajna keyi maheer na kula da ita yanda ya kamata, Bikin MK da zeexa ya matso amma seya nemi a daga domin rumana najin lokacin bikin yayi tasa rigima ta dena cin komai ta rame ga wahalan ciki hakan yasa ya nemi a daga saboda bayasan damuwarta se yaji inama a fasa bikin dan kwanciyar hankalin matanshi.... Bayan wata hudu..... Cikinta ya bayyana kasancewarta mai girman ciki tayi kiba kirjinta ya cicciko tayi haske ta kara kyau domin maheer na cikata da ingredients madaranshi me kyau, kallo guda zaka mata ka gane tana dauke da ciki domin cikinta ya daga. ************************** Shiri yake tsaf ze koma office yayinda rumana ke makale dashi se shagwaba take zuba mishi, face dinta ya kamo yana kallon eyelashes dinta da suka jike da kwalla yace."ba kiso na koma office din nayi zamana ko....."? ta turo baki cikin shagwabanta na koda yaushe ta juyar da kai."uhmmmmm...." yace."alright nafasa zuwa, kinji dadi....."? ta zunburo baki tareda daga kai. yace."good to inna zauna me za'a bani......" ta kanne ido cikin kissa."Za'a saka ka a honey pot......." rufe fuska tayi saboda kunya ya rungumota..."dagaske....."? fuskanta na rufe ta daga kai yace."dama kwana biyu an hanani shiga aserderm inyi iyo...." katseshi tayi cikin shagwaba."ba.....ba....kai...bane...." yace."menayi....."? ta nuna cikinta."babyn daka ajiye anan shike bani wahala...." yayi saurin kissing cikin yana fadin."sorry wifey...baby kana wahalar da mummy da yawa amma kiyi hakuri....baby kace a temaka aba daddy clit yaci........" rufe fuska tayi da sauri."kada ka koyama babyna rashin kunya.." dubanta yayi."Iye ji wannan babyn se kace kedin ba baby bace..." bubbuga kafa tayi cikin shagwaba."uhmmm...uhmmm.ni ba baby bace tunda harna samu baby." ya rikota yana dariya."ke babyce mana amma babyna wallahi wifey ko tsufa kikayi u are still my baby..." shiru tayi tana murza ido. Ya kamota."Oya zo a bani twins nasha...." kamota yayi yamata goho yayi kasa da yar yololuwar rigar dake jikinta ya duka ta karkashinta ya cafki nononta, yanasha kaman yasamu sweet yafi 20mints sannan ya dago yana tande baki kaman wanda yasha zuma murmushi yayi ya dagota yana murza fatan jikinta yana lumlumshe eyes yace."I like ur softness ina san jikinki...." tayi murmushi yaci gaba."U have soft body too swampy I love yhu." ta kanne ido."Like urs...." yayi murmushi yace."Sure.."? ta kuma kanne ido tareda daga kai."yeah.everythings in ur body is soft badda one thing." da sauri ya kamo hannunta."taba kiji it's soft now." hannunta ya dora a penis dinshi da take a mike dan mikewanta abun har tsoro yabawa rumana jin yanda take zillo kaman zata fasa wando ta fito da sauri ta kauce hannun tana fadin."Na ji nika rabu dani....." yana mata wani kallo yace."In rabu da kefa kikace? bazan rabu dakeba sekin tsotsa kinsha abinki...." Cakulkuli ya fara mata tana dariya pillow ta dauka ta buga mishi cikin wasa wani filon ya janyo me shape din heart cikin wasa ya buga mata ta janyo katon pink teddynta ta buga mishi. Haka suka dingi wasa da pillow da teddy cikin annashuwa da farin ciki data gaji kawai seta baje a gadon tana fadin."na sadakar zan sha...." kanta ya fada ya sakar mata nauyi yana tsotsan wuyanta kara ta saki."Wayyo ka dannemin babyna." da sauri ya dagata ya janyota jikinshi yayi kasa da wandon jikinshi tabi abinshi da kallo hannu takai ta rikota ta bude baki ta turata tana lunlumshe ido, tana wasa da twins dinshi da dogayen yatsunta nishi yake yana kara danna kanta yana matsa boobs dinta, dagowa tayi da sauri hakan yasa yayi saurin fadin."me kuma ya faru nisful hayatee.." tace."ba kaji ana danna door bell bane a kasa may be baki mukayi.." yayi kwafa"In ma bakinne baga sajna banan zata bude musu kofa ta kula dasu." tace."No ya kamata naje na duba." yace."bari dai naje na duba ki jirani.." ta make kafada."Noo ai nice matar gidan dan haka bari naje na dawo." ta zura riga ya rikota."kiyi sauri ki dawo am in needed I want to see me flying in the ocean, amaryarki na bukatanki honey queen u are the most cutie and honey queen in the world I love yhu my lip soft loly pop." ta damki penis dinshi da take a waje mike tayi murmushi."don't be worry yanzu zan dawo I luv you more my champ..." ta tsotsi lips dinshi na kasa sannan ta fice. Se bayan ta nufi downstairs ne tafara tunanin wasu bakine itadai tunda tazo gidan ba bakin da suka taba zuwa gunta sedai ko bakin maheer ne. Gaban tane yayi mummunan faduwa tana gama saukowa haj. Asma'u da suketa bin gidan da kallo basu lura da rumanaba a firgice suka juyo, idansu gaba daya ya sauka akan rumana cikin jikinta daya fara bayyana kaf suke kallo harda Alh sadeeq khan dasu Aknan. A firgice zeeza tace."Utumar uba...uban me kikeyi a nan......."? Toh fah. Wata sabuwa. Nidai ba ruwana ina tareda sojana bansan chakwakiyar da ake yiba. Kada tashin hankali yasa ku manta da alkawarin da kukayiwa rumana na zaku hada mata mayan baby to pah lokacin yazo..... Taku. Ummu ramlat. ✍️ 8/20/21, 8:22 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *M. W. A* Bismillahir Rahmanir Raheem. Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖. 49&50 Kasa furta komai rumana tayi se jikinta da ya hau rawa hajiya ta zabura ta murxa ido ta sake budewa ta saukesu kan rumana."me zan gani haka Alhaji kaga karuwar daka jima kana nema ashe tana tareda kaninka suna karuwanci......." Alhaji kam kasa furta komai yayi, ya kasa gasgata maganan haj. fata yake ace mafarki yake amma dan uwanshi baze ci amananshiba, itako rumana hawayene kawai ke bin kuncinta tanajin maganganun da Aknan ke fada mata, zeeza da tayi kukan kura ta shake rumana."dan ubanki me kikeyi tareda mijina se kin fadamin."? wani mugun shaka tayi mata idanun rumana suka fiffito waje, diyam kuka kawai takeyi. Maheer jin shiru yasa ya saka jallabiya ya fito, dai dai ze sauko daga stairs yake fadin."Wifey...kina ina kinsan ke nake jira am in needed....I want to see me flying in the cloud....." Magananne ta makale mishi ganin duka sun zubo mishi ido wani faduwan gabane yazo mishi amma duk da hakan be hana yayi karfin halin karisawa ya ture zeeza dake shake da rumana ba, Rungumeshi tayi tana kuka sosai hajiyane ke fadin."Lallai MK wuyanka ya isa yanka har zaka ture zeeza akan karuwarka, ashe dama karuwar na tare dakai shine ka boyema dan uwanka duk da kasan irin neman da yake mata." Alhaji daya kasa gasgata abinda idanshi ya gane mishi rumananshi rungume da maheer da yaji abunda maheer ke fadi da bakinshi da ze sauko, Ya dubi maheer da ya runtse ido yanajin kukan rumana dake daga mishi hankali da kuma maganganun da hajiya ke fadi, abu dayane ya tsayamai kalman karuwa da ake jifan matanshi ta sunna dashi. Alhaji ya daure yace."ba da kai ake maganaba ya kayi shiru kabamu amsa me kuke aikatawa? kabani mamaki maheer ka watsamin kasa a ido yanzu mun shirya mun kawo maka ziyarar bazata ashe kaine zaka mana bazata muzo mu kamaka da karuwa a cikin gidan ka..........." dago da kai rumana tayi jin Alhaji ya kirata da karuwa yasa ta kara fashewa da kuka ta kankame MK kenan shima Alhaji ya yarda, Da sauri MK yace."ya isa...nagaji....nagaji....nagaji da jin kuna jifan matata ta sunna da siffa mafi muni domin rumana matata ce halak malak wacce ke dauke da cikina......" maganan shi ba wanda be dakaba a gurin sedai badda diyam dake kukan fitan rai, zeeza ihu tasa."na shiga uku...wallahi seka saketa..ni zaka aura nice azalinki wallahi sena kashe......" da sauri Alhaji ya katseta daga haukan da takeyi."Maheer kasan abinda kake fadi kuwa matar nawa kake kira naka anya kana cikin hayyacinka...."? maheer ya daga kai."tabbas ina cikin hankalina yayah, rumana matatace wacce zan bugi kirji akanta nayi ikirari da cikin da ke jikinta cewa nawane...." ya hade hannayenshi."Afuwan yaya kayi hakuri nasan nayi maka laifi na yanke hukunci ba tareda sanin kaba kasani banyi hakan da ganganba illah soyayyar rumana tausayinta da shaukinta daya rufemin ido kuma ina fargaban inzo kace bazaka bani itaba domin matar kace wacce kake ikirarin kanaso............"."ya isa maheer....nace ya isa kabani kunya maheer yanzu har akwai abunda zaka aikata ba tareda sani naba kuma kasan wacece rumana a guna kasan irin cutar da rashinta ya jamin amma......" maheer ya matsa kusa dashi yana kuka abinda yakara daga musu hankali be wuce ganin Alhaji shima kukan yakeba maheer ma haka jikin kowa yayi sanyi, MK ya bude baki zeyi magana yaji saukan mari a kuncinshi, be sakeshiba yaji Alhaji yakara mai wasu har guda uku."na tsaneka maheer duk da kai dan uwana ne wanda nafiso fiyeda komai a rayuwata to daga yau bani baka kaje ka zauna da macen daka fifita fiyeda kowa a rayuwarka......" ya juya ya dubi su hajiya."ku kuma ku wuce muje...." zeeza cikin matsanancin kuka tace."yanzu tafiya zamuyi mu barshi da karuwan dan Allah kada mu barshi da ita......" Alhaji ya daka mata tsawa."rufe min baki daga yau baki bashi an fasa auren mun yanke duk wata alaka dashi daga yau dan haka wuce mubar mishi gidanshi...." Cikin kuka diyam ta tsugunna ta riko kafafun Alhaji tana fadin."daddy kayi hakuri ka tsaya ka saurari uncle wallahi bada wani manufa yayi hakaba dan Allah kada ka tsinke zumuncin dake tsakaninku hakan ze........." wani tsawa ya daka mata da yasa yan hanjinta kadawa."ke.......yimin shiru ki tashi mutafi in kuma zaki zauna tareda sune kema sena yanke zumuncin dake tsakanina dake......" tashi diyam tayi tana dubansu maheer, Ganin zasu tafi yasa rumana karisawa kusa da MK tana jijjigashi cikin kuka take fadin."zasu tafi kada ka bari su tafi kaje kabashi hakuri zasu tafi....." a hankali yace."ki kyalesu su tafi....." ganin sun fice yasata fashewa da kuka ta zube bisa tyles din dakin tana buga kanta a kasa."banida amfani ba amfanina a duniya yanzu wa da kani suna rayuwa shekaru da dama amma yau saboda ni, saboda mace sun rabu kai gaskiya mace masiface........." Haka ta dingi sumbatunta tana kuka tana buga kanta da kasa MK ganin zata yiwa kanta rauni yasa ya rikota da sauri."Wifey ki dena fadin haka bake bace Allahne ya rubuta hakan kuma yaya yayi fushi baze saurare niba yanzu inya huce zanje in bashi hakuri, yanzu kiyi shiru na riga na shirya mana biza zamu wuce Istanbul acan zaki haihu insha Allah." Itadai kuka taci gaba dayi. Zuciyoyin kowa a jagu le suka isa gida zeeza se faman kuka take, suna isa diyam ta shige daki tana kuka ta daga waya ta kira rumana, Itama har lokacin kuka take nan tayi picking dukkansu sunata kuka, da kyar diyam tace."kiyi hakuri Aunty nanemi wayanku nafada muku muna hanya amma daga wayanki harna uncle ba wanda na samu a rufe sannan banda landline number house dinku dana kira na fada muku, kuma nayi duk wani abu dan afasa tafiyan nan yau amma daddy yaki kuyi hakuri ba laifina bane...." ta fashe da kuka, Maheer da yakejin komai kasancewar wayan a free take yace."ki dena kuka diyam dama Allah ya rubuta se hakan yafaru dan haka mubamu isa mu canza ba, yanzu abinda nakeso dake ki lallashi rumana tadena kuka taci abinci domin tunda abu nan yafaru takicin abinci se kuka take kuma hakan ze iya taba lafiyan abinda ke cikinta, to dan Allah taya hankalina ze kwanta bayan tasa damuwa a ranta....." Diyam ta share hawaye."Aunty dan Allah kidena kuka kici abinci ki kwantar da hankalinki hakan ne zesa hankalin mijinki ya kwanta kuma kinsan manzan Allah صلاه عليه) وسلم) yanasan macen da take kwantarwa da mijinta da hankali wacce zata kasance farin ciki a gareshi, amma kiyi hakuri abune ya faru bayanda muka iya domin dama wata rana munsan se hakan ya faru وماةشااون الي ايشاء الله رب المين komai kikaga ya faru rubutaccene tun daga mahalicci dan haka ki kasance cikin المرءة الصلح a gurin mijinki domin manzan Allah(SAW) yace:mafi jin dadin duniya itace Al mar'atus saliha wato mace ta gari:, kuma nasan insha Allah kina daga ciki..." Ijiyar zuciya rumana ta sauke cikeda gamsuwa da nasihan diyam, ta gyada kai bayan sunyi sallama da diyam ta dubi MK da yake jinjina hankalin diyam kunnuwanta ta kama da hannunta."Sorry baby boo boo bazan kara daga maka hankaliba insha Allahu..." rungumota yayi yanajin Allah yagama mishi komai daya bashi rumana yayi kissing dinta."Inasanki wifey....zan iya rayuwa dake kadai a cikin duniyan nan kece rayuwata, kece numfashina inasanki sugar pie." murmushi me ciwo tayi tanajin itama Allah yagama mata komai daya mallaka mata maheer domin shine rayuwarta itama zata iya rayuwa dashi kadai a duniya, Maheer daurewa kadai yake danyaga hankalin matanshi farin cikinshi ya kwanta amma yanajin zafin hukuncin da yayanshi ya yanke......... Toh fah....... Alhaji yayi fushi sosai ya dau zafi... Matar sojace....... ✍️ 8/20/21, 8:22 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *M. W. A* Bismillahir Rahmanir Raheem. Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖. 51&52 ."Baby wai meye haka kinsa rigima a gaba nafada miki goban nan zamu wuce Istanbul amma kinsa rigima rigama, ko Istanbul dinne bakisan zuwa."? daga kai tayi yace."alright to wani kasa kikeso muje...." share hawaye tayi cikin rigima tace."Kano nakeso kuje....." "Kano kuma...."? ya tambaya ta daga kai."Eh Abbana nakeso na gani nayi kewanshi..." shiru yayi yana jinjina kai, ta marairaice."please baby booboo don't say no...."."alright baby indai hakan ze faranta miki ai ba damuwa gobe insha Allah semu wuce kanon......" Kakalo murmushi tayi ta rungumeshi."nagode sosai husby...." kiss ya manna mata a kumatu yanajin kaunarta na circulation a cikin jinin jikinshi yace."alright yanzu muje muyi dinner..." Rikoshi tayi suka tashi suka nufi dinning room, Akan cinyanshi yamata mazauni yazuba abincin ya fara bata kadan taci ta juyar da kai, domin tunda abun nan ya faru ta kasa samun nutsuwa balle ta saki jiki kaman da har yanzu ta kasa daina daurawa kanta laifi. Kashe kari sukayi sammako zuwa kano, a Marriott hotel suka sauka, Shiri tayi tsaf cikin atamfarta golden kirar dubai, duban maheer tayi daya zuba mata eyes tayi murmushi."na shirya husby zo muje." yayi murmushi."naga se rawan jiki kikeyi......" da sauri tace."to ba doleba inata dauki yau zanje naga Abbana...duk da bansan irin tarban da zan samuba."? ta karishe maganan cikin damuwa, cikeda kara karfafa mata gwiwwa yace."Insha Allah zaki samu sauka me kyau daga gurin Abba dama kowa kinji..taso muje" suna manne da juna suka fito. Basu jimaba suka isa nasarawa G.R.A inda tunda suka doshi gidan gabanta ke fadi, horn yayi a wagegen gate din gidan inda me gadi yayi sauri ya bude mishi ya shiga yayi parking. Hannunshi na hagu yasa ya daura akan hannunta dake cinyarshi ta dago kai da har tafara kwalla ta kalleshi, lumshe ido yayi yace."ki kwantar da hankalinki kinji wifey......" Kofan motan ya bude ya zagaya ya bude gefenta ya fito da ita, jikintane keta rawa se kuka take handkerchief ya ciro yana goge mata hawayen da kyar yasamu ta daina kukan ta daidai ta kanta sannan suka nufi cikin gidan. Tun daga kofar falon take ssallama, jin shiru yasa ta dubi maheer ya lumshe ido."mu shiga kawai..." shiga sukayi tanaci gaba da sallama, dai² lokacin mairo me aiki ta fito daga kitchen kallon rumana take domin bata gane taba dan tayi girma kuma takara kiba da kyau da haske uwa uba kuma ganin ciki da tayi yafara bayyana bayan sunada labarin rumana ta gudu daga gidan Alhaji, rumana data ganeta tace."Aunty mairo...." still har lokacin kallon rumana take ta kasa ganeta, rumana tace."baki gane niba."? ta daga kai tace."ummu rumanace.." bata rufe bakiba taga mairo ta rungumeta tana kuka fadi take."kece kika zama haka kaman wata baturiya.."? dukkansu kuka suke kafin mairo ta saketa se lokacin ta lura da MK wanda yake balarabe sak."waye wannan rumana."? a hankali tace."Miji nane." mairo ta fashe da kuka."Allah sarki rayuwa kenan ummu Rumana yau kece kika zama haka dama duk abunda Allah yace zaka zama ba wanda ya isa ya hana." rumana tayi saurin cewa."Inasu mummy suke dasu aunty raudah da ya faheed naji kaman gidan ba kowa...." kuka mairo tasa."Faheed ya rasu umaima kuma na gadon asibiti tana daukeda HIV...." Itama wani kukan rumana tasa na tausayin yan uwanta cikin kuka tace."Allah jikanka ya faheed, aunty mairo ina Abbana....shikuma meya faru dashi..."? bata rufe baki ba taga mairo taja hannunta Kiiiiiii....luuuuu tabi bayan mairo se dakin Abba. Yana kwance baya iya komai se kuka yakeyi da gudu rumana ta karisa ta riko hannunshi kuka take tana fadin."meya faru da Abbana....Abba katashi.." shiko ganin rumana da yayi kaman a mafarki yasa ya kara tsananta kuka ya kasa furta komai balle ya motsa, cikin kuka mairo ke fadin."kinga yanda suka maida mahaifinki rumana bakin ciki shiya maidashi haka kuma ko a jikinsu basu damu dashiba burinsu daya suga ba Alhaji a duniya." Maheer dake tsaye yayi saurin fadin."ai be kamata a barshi a gidaba asibiti ya kamata akaishi." karisawa yayi da kyar ya tayar da Abba ya daurashi a kan wool chair duban mairo yayi."dauko mayafinki mu wuce asibiti." tace."A'a ni zan zauna kada mutan gidan su dawo suga ba kowa......" rumana tayi saurin fadin."A'a aunty kizo mu tafi tare." Mayafi ta dauko suka fice, maheer yasa Abba a baya shida mairo shi kuma shida rumana suna gaba. nan yayi horn me gadi daya cika da mamaki ganin baki sunzo sun dauki me gida dame aiki sun fice, se ya fara tunanin ko kidnappers ne amma haka nan ya bude musu suka fice. Babban Asibitin dake kano na Aminu kano ya nufa da Abbah. Tun daga bakin gate me gadi ya tareta da tsegumin wai wasu sun tafi da Alhaji da mairo, a firgice ta shiga gidan tana kwalawa mairo kira ta tambayi duk masu aikin gidan sunce batanan haka ta duba bataga Alhaji ba, a firgice ta fito bakin gate tana tambayan me gadi"wasu irin mutane ne..."? me gadi yace."mace ne da namiji da alama larabawane ko indiyawa dan da alama ba'a kasar nan sukeba......." shiru hajiya tayi ta kasa ganewa, hannu ta daga ta kife me gadi da mari."sakarai kawai shashasha duk laifin kane daka barsu suka fita a gidan nan mtsssssswwwwww." taja dogon tsaki takoma ciki, Raudah tace."lafiya mummy meya faru..."? Haj. tace."mairo me aiki ta sace mahaifinku....." kuka raudah tasa tana fadin."shikenan mun shiga uku......" Shiru hajiya tayi ita ba tafiya da Alhajin bane ya dameta manufan mairo nayin hakan ne take tunani da kuma tunanin wasu mutanene wannan kenan seda Alhaji tayi ko ya?, rumana ne ta fado mata gabanta yayi mugun fadi domin haj. Asma'u tafada mata batun auren MK da rumana wanda bata soba dan taso ace raudah ko umaima ya aura. "Inko hakane dole na dau mataki akan yarinyar nan tun wuri tunkan ita ta gama dani". Mayafi ta dauka raudah na tambayan inda zata bata bata amsaba ta fice, A haukace take jan motan firgici karara akan fuskarta, dajin da bokanta yake ta nufa kan wani dutse, Wani uban ashar ta rafka nan da nan wani bakin mutum ya bayyana kato baki wulik badda fentin da yayiwa jikinshi, bokan gunin ban tsoro ba kyan gani a firgice ta karisa gaban bokan tayi mishi sujjada (wa'iyazu billah, Allah tsarkake mana zuciyoyinmu ka kara mana tsoronka). ta dago."boka ina cikin tashin hankali.........." wani uban tsawa ya daka mata."ba'a kiran mana tashin hankali anan domin mu masu magance tane...." cikin muryarshi me firgitarwa yayi maganan jiki na rawa tace."Amin hakuri bokan halakakku boka me duniya kutukku kutukk mugun iri, tsafi ya dafa maka shirka da la'ana su tabbata a gareka bokan yan wuta, tabewa da halaka su tabbata a gareka......" shiko yasaki kunni a dole anamai kirari (Allah ka tsaremu ka karemu, wa'innan sunyi nisa basajin kira). Hannu ya daga mata."nasan meke tafe dake batune akan yar mijinki rumana....." jiki na rawa tace."Eh hakane...hakane" yace"a yanzu komai ya canza shiyasa ban dau mataki akan taba tuntuni domin tana tareda namijj tsayayye a bayan ta kuma itama yarinyar a tsaye take domin sun dage da bautan Allah mu kuma bama iya zuwa ko kusa da bayin Allah masu tsoronshi dan haka yanzu ba abinda zamu iya...." (To fa kunji yan uwa mudage da addu'oi mu rike bautan ubangiji ba dare ba rana mu yawaita ambatonshi hakan zesa muyi nesa da Aljanu dama duk wasu mugayen hakittu da mugayen mutane, Allahsa mu dace), da sauri tace."a temaka kaman yanda tsafi ya dafa maka a cikin basiranka aga me za'a iya akanta....." cikin tsawa yace."ba abinda zamu iya suma kansu Aljanun tsoron zuwa kusa dasu suke dan haka kema ki hakura." Shiru tayi tana tunanin rumana nema take tafi karfinta tunda tafi karfin boka tsatsuba kutukku kutukku mugun iri me duniya, Tashi tayi zata tafi ya daka mata tsawa bashiri ta dawo ta kwanta kaman yanda ta saba koda yaushe nan ya shiga amfani da ita (wa'iyazu billah), bayan ya gama ta tashi tanajin haushi ta fito lallai dole ta canza sheka domin taga gazawan boka me duniya anan gurin duk da bata taba zuwa mishi da bukata be mataba amma rumana ta gagareshi dan haka dole ta canza boka dan intafi karfin wani batafi na waniba, harshi kanshi mijin rumanan takeso a hallakar dan yanzu fadan da mutum biyu take........ Tofah fans waime rumana tama hajiyane wannan tsana haka, gashi yanzu ya shafi MK..... Tofah..... Nidai ba ruwana ina bargo....😷😷 Alkalamin leeymart bintu eirser bn edress bakori........🖊️ 8/20/21, 8:22 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *M. W. A* Bismillahir Rahmanir Raheem. Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖. Allah ubangiji ka kara mana lafiya ka yaye mana abinda ke damunmu.. Please 🙏 fans kutayani da Addua Allah yayemin abinda ke damuna domin kwana biyu wallahi banajin dadi sosai kuma wani abu na damuna please 🙏. 53&54 Bayan yan gwaje gwaje doctor ya nemi ganin maheer, Bayan sun gaisa dr yace."ranka shi dade gaskiya ka kyauta daka hanzarta kawo mahaifinka asibiti domin daka jira wani lokaci u gonna miss him but............" maheer yace."Inajinka doct...." yace."don't be worry ba wani abu bane but yanxuma haka he's under comma he's under life and dead......" da sauri maheer yatashi a firgice, doctor ganin ya firgita yasa yace."yanada manyan cututtuka irinsu olser, siga,da ciwan zuciya me tsanani ga mutuwan barin jiki daya samu wato paralyze, the things that course the pains wounded is ansan yana dauke da irin wa'innan cututtukan amma ba'a kiyaye kalan abincin da ake bashi...." maheer yace."yanzu doctor please me za'ayi dan ceto rayuwarshi....."? doctor yace."akwai kwararran doctor a kasar Paris ba damuwa idan zaku kaishi can...." maheer yace."thank you doctor inba damuwa ko gobane zamu iya tafiya...." doctor yace."badamuwa." maheer yace."can we see him now...."? doctor ya girgiza kai."Nooo...har yanzu bamu samu kanshiba..." Maheer ya kara mishi godia harze fice doctor taraba yace."please one minutes." juyowa MK yayi, dr yace."Inata kallonka tuntuni kaman wannan shahararran mawakin Maheer khan assist name MK..."? maheer yace."uhmmm..nine..." dr cikin farinciki yace."gaskiya naji dadi da zuwanka asibitin nan ni fans din kane sosai inasan wakokinka duk Albums dinka daze fito sena samu ko ringing tone dina wakan kane, kuma ina following dinka a social media, please zamu iya daukan selfie."? maheer yayi murmushi."yeah...we can." doctor ya dafashi yayi murmushi shima MK murmushin yayi nan yadaga waya ya dauka godiya yama maheer daganan ya fice. Rumana da mairo da suke zaune bisa resting chairs suka tashi da sauri kowa na tambayan lafiyan Abbah, lumshe ido yayi ya dubi mairo."gobe zaku wuce Paris keda Abba dan nema mishi lafiya... " da sauri rumana tace."ni kuma fa."? wani kallo yamata na ina zakije kibarni da yike agaban mairo ne se yace."baki ganin abinda kike dauke da shine ki bari su tafi su biyu inyaso muse muje daga baya." ta bude baki zatayi magana mairo tayi saurin cewa."ke ko ki zauna Allah ze bashi lafiya.." Ganin dare ya farayi yasa MK yace su tafi rumana taso ganin Abbanta amma an hanata kuma doctor ya hana wani ya kwana dashi yace, nurses zasu kula dashi, badan tasoba ta tafi. Guest house dinshi dake gwammaja ya nufa dasu, gidane babba ba karya a gyare yake tsaf domin yakan sauka anan in yazo kano domin yanada gidaje masu yawa a ko wani states, Mairo na shirin shiga kitchen dan tai musu warming wani abu maheer yace."baze kinyi girkiba." Rufaida drinks dake nan gwammaja yaje a mota yayo musu siyayyan kayan lashe lashe da tande-tande ya biya restaurant yayo musu oda ya dawo, Rumana chocolate chips cookies da shawarma se ice cream kawai tasha su dinma kadan danya takura matane, shiko haka yadan tsakura tsire da dambun nama se yasha yoghurt din rufaida unsweeted domin be cikasan zakiba yasha madaransu me kyau, mairo ko ai bude ciki tayi taci kazarta da doya da kwai, tasha fura da yoghurt kai taci abinci sosai domin rabon dataci abinci ta koshi harta manta, Bayan sun gama dubanta yayi da ido yamata alama akan ta tashi su shiga daki, sallama suka yiwa mairo suka shige daki. Kan kirjinshi ya janyota nan ta hau mishi shagwaba."uhmmm uhmmm nidai sena bi Abbana.." harda kukanta hankalin shine ya tashi ya kara kankameta."kiyi hakuri baby ki zauna dani domin kinsan bazan iya komaiba in ba kyanan ki temakamin kada kiyi nisa dani..." ganin ya marairaice yasata tausaya mishi domin se yanzu ta yarda su wasu halittune wanda daya baze moruba matukar ba daya. tace"to meyasa kai ba zakaje da shiba..."? yace."saboda ke...wallahi rumana ina fada miki baki yardane amma bazan iya numfashi ba matukar baki tare dani...." rungumeshi tayi."nagode sosai mijina u are d best handsome and cutie in the world I love you..." Dagota yayi cikin zolaya."Idan muka koma abuja zan ajiyeki a gidane ni kuma zan wuce nigar saboda sabon album dina da zan bude tun dazu nazifi asnanic da namej suke kirana jibine taron...." ya fiddo da wayanshi ya nuna mata jerin missed calls dinsu wanda harda na sauran mawaka da manyan mutane amma be daukaba, kankameshi tayi tuni ta fara kuka."ni bazan zaunaba tare zamuje." yakai kyawawan yatsunshi bisa kuncinta ya share mata hawaye yace."am joking wifey tare zamuje, dama baki taba zuwa maradi bako..."? da sauri ta daga kai, yace."to ban fada mikiba gobe maiduguri zamu sauka ta flight mugaisa da dangin umma jibi se mu wuce niger...." Kara rungumeshi tayi tasa kuka da sauri ya dagota."meye na kuka aini nafison kullum naita ganin cute murmushinki tareda hushiryanki me kyau me haskawa sannan cute kumatunki me bayyana madaran kyanki su dinga lotsawa." murmushin tayi."nagode sosai baby booboo u change my life with happiness nagode." da sauri yace."hummmmmmm wifey kenan godiyan me kike bayan niya kamata nayi kecefa kika fara jiyar dani dadin duniya kikasa nasan meye so kenefa kikasa nasan waye ni, ada na dauka ni MK ne shahararran mawaki numba daya me tashe amma yanzu nasan dan rumana aka halicceni kuma rumana itace MK, Ko wani namiji yana rabe wane yasha dumi a karkashin mace ni kece tawa matsugunin wacce ta ingantawa MK actris rayuwanshi uwa uba uwar yayanshi, rumana kin gamamin komai a rayuwa nagode zaki haifamin cuties babies kamarki nagode." kissa ya manna mata. A hankali ya fada mata wata magana da banjiba se gani nayi tayi murmushi tareda hayewa kanshi kissing dinshi ta farayi cikin kwarewa shi kuwa yawo yake da hannunshi a ko wani sako na saasan jikinta, mirginawa yayi ya cire mata kayan jikinta yana kaiwa each and every parts na jikinta kisses, nononta yasa a baki yanasha yana cizon kan a hankali se ihu take kafin tazare wandonshi ta fidda joystick ta turata a baki. Seda tasha sosai shikuma yatura hannunshi a gabanta yana fingering dinta, kafin ta baje tareda ware legs seda yagama lashe duk wani wet na gurin da ruwan dadinta daya bata gurin sannan yafara tura joystick dinshi da kyar yasamu ya kutsa kan ciki domin a matse take tam ihu tasa, ya fara turawa tana temaka mishi harya shiga duka da kyar kara dukkansu suka saki suna nishi, moaning suke domin ba kadan sukejin dadin junansuba wanda hatta mairo tanajin ihunsu kuma dagaji sex sukeyi, Hannu tasa a haba. "oh ni yaran zamani ba kunya..." Kwana sukai suna abu daya dan maheer akan rumana ya kwana sunyi more rounds doing sex se asbah suka samu sukayi bacci. Washe gari da wuri jirginsu Abba ya daga zuwa Paris shida mairo da doctor dan shi ze rakasu... Rumana tasha kuka da kyar ya lallasheta ya kaita shehu dan kwarai investment da K-lulu shoes and gallery dadai sauransu, ta dibi kaya harda wanda zatayi tsaraba dasu yamata siyayya da yawa dan yawo yaita yi da ita a cikin garin kano har Arewa24 ya kaita inda kowa yai murna daya gansu kuma yaga fans dinshi da abokan aikinshi kuma sun samu tarba sosai. Se around 2 flight dinsu ya daga zuwa maiduguri dangin shuwa Arab 😜. Dangin umman rumana ba wanda beyi murna da ganinsuba haka sukaita nan nan da su, musamman rumana dan ganin tana dauke da juna biyu, taga tarairaya daso da kauna a gurin dangin ummanta shuwa arab dan sun dade shekaru da dama basu gantaba, ananne ta hadu da yarinyar kanwar ummanta *RAHMA KOISE*😀 wacce taci sunan umman rumana wato rahma. Babyn Amjad ce 👌. 8/20/21, 8:22 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *M. W. A* Bismillahir Rahmanir Raheem. Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖. Happy first muharram 🌜. Happy Islamic new year. May all the praise and thanks be to Allah to whom belongs all that in heavens and on the earth. Have a blessed year ahead. Happy new year. Aslm Yan uwana maza da mata ga wata nasiha Xuwa Gareku 'yan uwana Hanya mai sauqi zuwa Aljannah ga Garabasa ta shiga Aljannah A kowace rana mutum yakaranta suratul Ikhlas wato {kulhuwallahu Ahad) sau goma (10) Allah zai gina masa gida A Aljannah hadisi ne Ingantacce.koma duk wanda ya karatata sau hamsin da daya ya(51) Allah zai yafe mae zunubin shekara (50). Allah sa mudace, yasamu cikin bayinsa masu taqawa da imani yasa munada rabo a lahira. Amin. Happy Islamic new year once again 🎀1443🎀. 55&56 Sosai maheer yake kula da rumana dan ganin kada tasa wani abu daze takura mata a ranta ganin hakan yasa itama sakewa duk da ko juya musu bayan dasu Alhaji sukayi yana damunta, wanda shima a nashi bangaren hakane ya barine harse lokacin da ya rage fushin se yaje ya lallasheshi, Al'amarin cikinta izuwa yanzu yadaina bata wahala kaman da domin yanzu yakai watanni biyar zuwa shida,maheer na kula da ita da cikinta yanda ya dace. *********************** Yau kusan satin Abbah da mairo uku a paris. Tana zaune a pink falo sanye da riga da skirt na atampha dinkin ya amsheta ta mimmike kafa bisa center table tanacin faten dankalin turawa (Arish potato) wanda yaji alayyahu da hanta a zahiri kaman tanajin dadin abincin amma a badini bahaka bane zuciyarta jagule yake tunaninta nakan Abbanta, Sallamar maheer taji hakan yasa tayi saurin tashi ta nufeshi kafin ta karisa Abba da mairo suka shigo, ido tabi Abba dashi ganin ya warke yana tsaye akan kafafunshi hannu ya bude mata tanajin dadi da gudu ta ruga ta fada jikinshi tasa kuka me ban tausayi, dan dagota yayi yana taping dinta a baya."meye na kuka yata baga Abban naki ya dawo ba........." murmushi tayi nan suka karisa suka zauna, sajna ce ta hau jera musu abinci da abubuwan tabawa dukkansu basu wani ci da yawaba, Maheer da Rumana suna zaune a kasa kan lallausan rug din dake shimfide a falon kai a kasa, Abbane yayi gyaran murya."uhmmm....godiya da yabo sun tabbata ga Allah ubangijin halittu daya nunamin wannan rana gani da raina ban mutuba danna nemi gafaran diyata rumana bisa tauye mata hakki da nayi tun tasowarta ban maida hankalina kankiba rumana, amma naji dadi da Allah yasa zan nemi gafaranki da bakina bana riga na mutuba...." da sauri rumana tace."A'a Abba niya kamata na nemi gafaranka domin nice na maka laifi kuma ni na riga dana yafe maka Abbana ai tsakanin iyaye da y'ay'a ba laifi kome kukayi mana daidai ne...." Abbah ya jinjina kai."hakika nayi murna da farin ciki kasancewarki diyata nagodema Allah da yasa ke kika kasance y'a ta gari a gareni kuma nasan hakan be wuce kyan hali da asali irin na mahaifiyar kiba domin ubangiji ya umarcemu damu auri mataye nagari kuma masu asali na gari da tarbiyya hakan shi zaisa su haifa mana yaya masu tarbiya se gashi ni banyi dacen macen kwaraiba bayan mahaifiyarki, amma ni nasan hakan jarabawace a gareni domin ban wuce Allah ya jarabce niba amma nasan hakan duk hakkin kine dana mahaifiyarki yake bibiyana naji dadi da kika yafemin Allah miki albarka..." shiru sukayi. Kafin Abba yace."sannan kuma a matsayinku na y'ay'ana inaso ku yarjemin danna auri mairo..." dukkansu sukace"ayya kamata sun yarda. Ya dubi Rumana."gobe nida mairo zamu wuce can sokoto mahaifan mairo innemi aurenta idan an daura mana aure dagacan se muwuce can khaliyal dangina suma na nemi gafaransu na sharesu danayi bazamu jima acanba zamu koma kano..." kuka rumana tasa."ni zan bika Abba kada katafi kabarni..." mairo tayi murmushi."haba yar Abba bakiga yanzu kinyi nauyiba ki bari in kika haihu mijinki ze kawoki...." maheer yace."hakane wifey.." kafada ta make tasa kukan shagwaba, Abba yayi murmushi."yar Abba kiyi hakuri in kika haihu da kaina zan kaiki khaliyal kiga yan uwanki, kinji ko share hawayen..." bayan hannu tasa ta share tanaci gaba da shagwaba. Aiko hakan ta faru wanshe kare su Abba suka wuce wanda da kyar rumana ta rabu da Abbanta. Sosai rumana take cikin damuwa dan gani take itace silan data raba MK da yan uwanshi hakan yasa take data sanin shiga rayuwanshi da tayi, duk da yana cikin damuwa da kewan dan uwanshi amma haka yake daurewa yana kwantarwa rumana da hankali. ***************************** Yau kusan kwana uku kenan Aknan ba lafiya wanda Alhaji da kanshi yayi mata gwaje² Inda hakan ya nuna mishi cewa Aknan na dauke da ciki be yardaba hankali tashe yakaita asibiti da kanshi aka dubata, Infact dai seda yakaita asibitoci guda uku still result daya tun a hanya yafara cin ubanta yana dukanta har suka iso gida ya hau boli boli da ita, kuka take sosai jikinta duk ya faffashe tun daga bakin kofa yake kwallo da ita har cikin falon, hajiya ta taho da gudu tasha gaban Alhaji tana tambayan lafiya, hannu yasa ya tureta yaci gaba da jibgan Aknan ihu take ba maceci diyam tana tsaye itama se kuka take, zeezama na gefe da sauri haj. tace."dan Allah Alhaji kayi hakuri kafadamin metayi....maka "? a fusace ya juyo."yarki na dauke da cikin shege...." "Innalillahi.....wa'innan alaihir raji'un..." hajiya ta rafka salati kuka tafara na abun kunyan da Aknan ta dauko musu yanzu duk irin tarbiyan da suka bata, gefe ta koma ta kasa cewa Alhaji yayi hakuri kuka take sosai inda abunda ta tsana be wuce zinaba se gashi yarta da take matukar so da sangartawa ta aikata, Aknan taci dukan duniya harta gaji Aknan diyam kuka take sosai na tausayin yar uwarta, da azaba yayi azaba sumewa Aknan tayi Alhaji ya dauko ruwan kankara ya watsa mata firgigit ta tashi tsoro da firgici duk sun bayyana a jikinta fadi take."kayi hakuri daddy kayi hakuri......" cikin tsawa yace."ke.....yimin shiru ki natsu......" tana rawan jiki tace."to......" ya dubeta ji yake kaman ya shaketa ta mutu yace."waya miki ciki....."? kai ta girgiza."bansaniba dadd....." Bata rufe bakiba ya gaura mata marin da seda kanta ya bugu da center table yace."baki saniba ko....."? ya kara mata wani marin, kuka aknan take sosai da gudu diyam ta karisa ta rungume Aknan cikin kuka take fadin."daddy kayi hakuri kadena dukan y'ar uwata zata fadi, Aunty daddy yana tambayanki ki bashi amsa......" tsawa ya dakawa diyam wanda yasata rugawa da gudu ta fada jikin hajiya da taketa kuka abinda ta tsana take kyama yau gashi a gidanta, Duban aknan ya karayi cikin tsawa."I said waya miki ciki...."? bakinta na rawa tace."daddy noor ne....."."waye noor......"? ya tambaya cikin tsawa tace."yaron gwamnan new delhi..........wanda yake sona". Shiru Alhaji yayi can yace."akwai mutumci me yawa tsakanina da gwamna amma dabadin banasan zubdawa kaina dashi his Excellency da mutumciba da center court na america zan kai kara a dauremin yaron amma zanyi magana da gwamna akan abinda danshi yayi dolenshi ya aureki kuma ba za'a zubar da cikinba...idiot...." Yana fadin haka ya tureta ya wuce, kusa da haj. Aknan ta koma ta zube."mummy kiyi hakuri kiyafe min wallahi sharrin shaidan ne......" cikin kuka haj. tace."Aknan kin zubar mana da mutumci dama tafiya tafiyan da kika dingayi new delhi da kasashen waje abunda kuke aikatawa kenan? a zuwan tafiyan school ne....Aknan kin cuceni kinfi kowa sanin na tsani zina amma kika aikata bazan yafe mikiba...Aknan Allah ya isa tsakanina dake...." tana fadin haka ta haye sama, kuka Aknan ta saki wanda har muryanta baya fita saboda ya dishe ta rungume diyam dukkansu kuka suke. Alhaji ne ya fito da first aid box yakamo Aknan ya mata treating inda yaji mata ciwo se yanzu yake tausaya mata.... Allah sarki iyaye.... Haka ko akayi Alhaji da kanshi ya shirya yaje new delhi yasamu gwamna, sunyi magana ta fahimta da me girma gwamna inda ya basu hakuri bisa abinda noor yayi sannan zasu dau nauyin cikin harta haifhaifeshi sannan ayi musu aure dan dama sunasan juna. Daga hajiya har Alhaji kowa ya canzawa Aknan bame kulata, dama-dama ma Alhaji amma hajiya tadau zafi sosai. **************************** Duban hajiya yayi se yanzu yakejin nadama bisa hukuncin daya yankewa dan uwanshi yazomai bayan bashida wanda ya fishi kuma ai raya sunna yayi ta hanyar auratayya ba zina yaje yayiba, Hajiyace ke fadin."Aknan ta bamu kunya Alhaji ban taba tunanin zata mana wannan sakayyanba......." Alhaji yayi murmushi."wannan kadan ma kenan indai cikin sakayyan ubangiji ne......" ta dubeshi."me kake nufi Alhaji...."? yace."kwarai nasan kingane domin haka kikaita jifan yar mutane da kazafi irin na zina kika zigani nake ganin dan uwana da wannan tabon bayan nasan ko giyan wake MK yasha baze taba aikata zinaba, amma lokaci guda na kauda yardar dana mishi na dauramai laifi ki kike nufin rumana da wannan fatan se gashi yafada akan yarmu wanda hakkin tane yake bibiyanmu se yanzu na tabbatar cewa ba laifin Aknan bane face bakin fatanki daya fada kanta dan haka ina me baki shawara kiyi gaggawan tuba kinemi gafaran rumana domin kin zalinci marainiyar Allah danni yanzu haka nayi nadama harma na kirasu yanzu suna hanya zuwa kaduna......" Shiru tayi tana kuka ita kanta tasan gaskiya ya fada mata domin bakin kudirinta akan rumana shiya fada kan Aknan, tashi tayi ta fice inda tana fita aknan ta rike kafafunta tana kuka fadi take. "Mummy kuyi hakuri ku yafemin idan baku yafeminba mutuwa zanyi....." hajiya ta dagota da sauri ta rungume itama cikin kukan take fadin."nayafe miki Aknan kuma bazaki mutu ki barniba." dukkansu sukasa kuka. Dai dai lokacin sallaman MK da Rumana ya ziyarci kunnuwansu da gudu diyam ta ruga ta rungume rumana dukkansu sukasa kuka, hajiya ta karisa da sauri ta riko hannun rumana suka shiga, zeeza ganin abun take kaman a mafarki dan gani tayi hajiya da Aknan kai hadda Alhaji sunata neman gafaransu da gudu ta shige daki tasa kuka "Ina baze yuwuba". Maheer shima sosai ya nemi gafaran dan uwanshi inda shima ya yafe mishi, rumana jinta take wata sabuwa fil. Kwana uku tsakani. ta window din dakinta zeeza ta leka inda ta hango rumana da maheer zaune jikin flowers tana kwance kan faffadan kirjinshi ga cikinta daya kara mata kyau ya bayyana, da ganin yanda suke fira cikin nishadi zaka fahimci ba abinda ke damunsu a yanzu hankalinsu a kwance yake, hajiya data shigo ganin zeeza na kuka yasata cewa."wai ke har yanzu............." tace."Aunty bazan iya ba bazan taba kyale wannan kucakar ta kwacemin shiba wallahi sena rabasu nice matarshi ni ze aura dani ze kare rayuwarshi...." hajiya tace."wai ke zeeza meyasa bakijin magana na fada miki tunda shi baya sanki base ki hakuraba.....domin duniyan nan girma gareta kuma Alhaki kwukwuyone....." zeeza tace."wallahi aunty bazan iya bari ina gani wata tarabani dashi ba ta mallakeshi tunda ke yanzu baki sona ki barni zanyi yakin ni kadai......." haj. tace."ni bawai ke bane banaso gaskiyane na gane, ni rashin san gaskiyar kine banaso....." zeeza tayi kwafa. A ranan zeeza ta hada kayanta ta bar gidan hajiya Asma'u ta koma katsina mahaifarta. Nidai nace tayi a banza....... Taku... Matar soja ce..... 8/20/21, 8:23 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *M. W. A* Bismillahir Rahmanir Raheem. Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖. *TAKAITACCEN BAYANI AKAN ALQUR'NI* Alqur'ani 1.Yana Da Surah 114 2.Ayoyi 6666 3.Kalmomi 77437 4.Haruffa 314182 5.Digo 197934 6.Hizifi 60 7.Juzu'i 30 8.Rubi'i 240 9.Ushiri 480 10.Ansaukar Da Surah 84 a Makkah 11.Ansaukar Da Surah 29 A Madinah 12.Surori Biyar Suna Farawa Da Alhamdu 13.Surori Shidda Da Tasbihi. 57&58. A Yau ne Abba da mairo suka dira a kano inda hajiya ta firgita ainun da ganin Alhaji taji kunan kasancewar mairo matarshi duk da ta firgita amma haka ta marairaice ta dingi rokon Alhaji akan ya yafe mata ta tuba harda kukanta saboda makirci, harda raudah a rokonshi yafiya da umaima da aka sallamota. Allah sarki mahaifi shiyasa akace bame shiga tsakanin yay'a da iyaye haka bame shiga tsakanin miji da mata. **********************************. Rumana tayi murna sosai yanda mairo ta fada mata yanda suke zaune da hajiya maryam, abun yabawa rumana sha'awa hakan yasa ta matsa se taje amma sam maheer ya hana hakan yasa tafara fushi tadena cin abinci kullum kuka, hakan yasa ya barta dan besan abinda ze bata mata rai amma badan yanasoba. Shida kanshi yakai rumana har can kanon, inda suka samu tarba me kyau. Rigima tasa akan ita yabarta dan haka ya tafi akan intayi sati daya ze dawo rumana jinta take kaman wata jinjira saboda gata. Yau tana zaune taci uwar ado cikin riga bubu na leshi pink tayi kyau sosai ga cikinta daya bayyana se kyau yake kara mata, isowar MK take jira domin yaune zezo ya dauketa. Hajiya da take sama se safa da marwa take tana tunanin yanda zatayi ta amso wani magani a gurin bokanta da zata hallakar da rumana gashi yau zata tafi bataso tarasa damarta ta karshe dan harda babyn cikin rumana takeso ta hallakar. Kasa ta sauko rumana na ganinta ta gaidata cikin makirci tace."y'ata gashi yau zaki tafi naso na baki wani magani tuntuni kiyi amfani dashi, amma aiko yanzu zaki iyayi taso ki gani." rumana da bata kawo komai a rantaba ta yunkura ta tashi."bismillah....." tafurta yayin tashin, hajiya tace."kiyi a hankali kinsan kinyi nauyi...." murmushi tayi tabi bayan hajiya da tulelen cikinta. Suna shiga dakin hajiya ta dauko wani buta da yaketa kyalli a gefen gadonta tace."amsa kishiga bathroom kiyi tsarki dashi maza...." hannu rumana takai zata amsa hajiya ta miko butan ya subucewa rumana gaba daya ruwan dake ciki ya kwara ajikin hajiya. Ido rumana ta ware da mamaki ganin nan da nan wasu manya-manyan kuraje sun bayyana a jikin hajiya wani uban ihu hajiya tasa da seda ya tsorata kowa a cikin gidan, tuni su Alhaji suka rugo dakin shida mairo raudah da kuma umaima, hajiya da take ihu tafara yayyaga kayan jikinta tana fige naman jikinta, rumana na gefe kowa tambayanta abunda ya faru yake amma takasa cewa komai se kuka take, Alhaji ya nufi hajiya da sauri wacce tayi tunbur haihuwar uwarta harta fara yage naman gabanta, ihu take tana yage fatanta saboda ba kadan takejin azaban kurajenba, ihu take tana fadin mugayen abubuwan data aikata tuni tsutsotsi suka fara fitowa daga gabanta, kai tir abun ba kyan gani. Rikota Alhaji yayi tasa hannu ta tureshi saboda azaba tuni su raudah sun fara kuka ganin mahaifiyarsu a cikin wannan hali tuni nadama ya kara shigansu, hanyan fita tayi da gudu tuni tsutsotsi sun mamaye jikinta Alhaji da su rumana sukayi gunta da gudu amma tuni ta fice da gudu tana ihu harta fice a gate din gidan tana fadin abubuwan data aikata masu muni wanda basuda dadin ji. Wata daf ce ta taho da gudu ta titin bata lura da hajiyaba tabi ta kanta tuni ta fasa kwakwalwan kanta ta raba gangan jikinta biyu (wa'iyazu billah. wannan shine kyaikyayi koma kan mashe kiya Allah ubangiji ya tsaremu yasa muyi kyakykyawan karshe). Koda su Alhaji da masu gadin gidan suka karisa sun tadda mutane zagaye da ita. Bakin macijine zagaye da barin gangan jikinta na hagu anyi juyin duniya yatafi yaki secan kuma ya tafi. da kyar aka tattara namanta aka sallaceta aka kaita makwancinta inda ana sakata akaga bakin macijin nan ya dawo ya kwanta gefen ta (Innalillahi wa'innan alaihir raji'un) ba yanda suka iya haka suka rufeta da wannan bakin macijin suka tafi suka barta. Innalillahi wa'innan alaihir raji'un Shiyasa akeso mu dinga aikata aikin Alkhairy a rayuwa yanzu ina mulkin hajiya? Ina isan? duk basu antafi an barta daga ita se aikinta se abunda ta shuka. Ya yan uwana mu daure mu dinga aikata aikin Alkhairy koze cecemu ranan mutuwanmu yanzu dai karshen hajiya yazo ba kyau sakamakon abunda ta dunga aikatawa a doran kasa da zalintan marainiyan Allah data dingayi dacin amanan mijinta ko wannan ya ishemu ishara. In kunni yaji gangan jiki ya tsira. Koda MK ya iso ya tarar ana sallan jana'iza wanda yabisu akayi, rumana ko se kuka takeyi takasa cewa komai abu daya take tunani yanzu hajiya ita taso wannan abun ya faru da ita se gashi ya koma kanta amma sedai tasan ta yafe mata yanzu addu'a kawai zata dinga mata, Alhaji ma anashi bangaren ya yafe mata sedai sutayata neman gafara a gurin ubangiji rauda, mairo da su umaima se kuka suke suna mata addu'a. Kashe kari maheer ya dauki rumana suka koma abuja inda take fada mishi yanda abubuwan suka faru wanda takasa fadawa kowa, shima yakara jinjina abun tareda yiwa hajiya fatan dacewa. Mutuwan haj. Maryam ya girgiza haj. Asma'u ya shigeta sosai ta kara shiga taitayinta. *********************************** Cikin wani yanayi take fadin."baby booboo kayimin a hankali zafi yakemin......." hannunta na kasan maranshi, maheer da yake wani yanayi duk ya gigice da yarinyar saboda ba kadan yayi missing dinta ba. Sosai ya fara tura katuwar dick dinshi a hankali cikin farjinta da taketa fidda ruwan ni'ima yanayi a hankali dan runruntse ido takeyi saboda zafin da takeji, kanne kawai ya shiga amma yasa wata uwar ihu yasa yana sambatu idonta na lumshe tana ciccije labba. da kyar a hankali ya samu abun ya shige gabanta ya cika mata gaba tam domin ramin rumana daidai maheer ne kuma duk girma da tsawon dick dinshi rumana na daukeshi domin she's available as well, Shiyasa duk girman da namiji y'a mace karama na daukeshi. Wani dadi sukeji da ba yanda za'a jishi seta wannan fannin. numfashi rumana takeja itama kanta tasani tayi missing mijinta da yawa, Sambatu ta fara."wash.......aasssshhhhhhh..........baby booboo dadi............wwash.......cini.........da karfi.............wayyo mijjna.......ahhhhh......u are so sweet........ah.....abunka.....dadi.....ka cini sosai ka tabomin please.......wayyo" ta buga ihu jin yanda yake ridding dinta hardly.... MK jin sweet and softness na gabanta yasa yafara sakin nishi na dadi domin rumanan shi badai dadiba kuma tunda ta samu ciki ta kara wani dadi kuma tana faranta mishi sosai yanda yakeso, yakasa furta komai dan hakoranshi har rawa suke. Jin rumana na sambatu yasa ya dubeta ita banma tasan abunda take fadiba hakan yasa yayi murmushi yasan ta kamu sosai ba karya yagama rudata da abunshi. Zare penis din yayi tayi saurin bude ido ta dubeshi idonta yayi jawur ta marairaice."please ka mayar min inajin dadi...sosai...." yayi kwafa cikin nuna abun be dameshiba yace."ni ya isheni haka....na koshi nagaji da cinki....." ta rubgumoshi da sauri."please baby ni ban gajiba kasamin please da dadi." ya dan tureta."baby baki tausayin babynmu kada wani abu ya sameshi saboda yawan sex...."? cikin muryan kuka tace."to baby ko finger ne kasamin please ko fingering dina kayi ji nake in baka samin wani abu agunba yanzu mutuwa zanyi...." abun har dariya yaso ya bashi ganin yanda ta rude amma ya daure."baby nifa na gaji hutawama zanyi yanzu....." matsawa tayi ta sake rungumoshi cikin kuka tace."please baby booboo kasamin ko kadan ne kamin ko kadan ne wallahi ina bukatanka....." ya dan sake tureta."baby nina gaji duk kinbi kin tsotsemin ruwan jikina dick dina dukta rame......" Haushi abun yaba rumana ganin tana rokonshi yana wulakanta ta, cikin fushi ta fice daga dakin tana kuka sosai. Tana shiga dakinta ta zube saman gado tarasa inda zatasa kanta ya tabo mata amma ya barta wannan ai muguntane, hannu takai kasanta ta fara fingering kanta da sauri ta cire hannun tuna cewa haramun ne tafara astagfirulla, tashi tayi ta shiga bathroom ta sakarwa kanta shower tafi minti 20 sannan ta daura bathrobe a kirjinta ta fito gashinta se digar da ruwa yake. Zaune ta sameshi gefen gadon da alama yadade a gun, karisawa tayi tashige cikin blanket domin batason ganinshi domin har yanzu sha'awan bata sake taba. Tasa kuka me karfi ta kudindine jikinta harya fara rawa hayewa gadon yayi ya rungumota yanajin yanda jikinta ke rawa. dan tuttureshi takeyi. "Wifeyyy...meya faru jikinki yayi zafi sosai....." cikin kuka tace."Inata rokonka kasamin kasamin.....amma kanamin wulakanci dan kaga anason abun naka to bama aso kaje ka cinye ba'a so.........." tasa kuka, ido ya bita dashi duk tausayinta ya kamashi seyaji be kyau taba abunda yama babyn nashi gashi yasata kuka ya sakar mata da zazzabi, wanda shima daurewa kawai yakeyi amma shima a matukar bukace yake, hannu yakai goshinta ya gyara mata sumarta data zubo a gaban kanta tana digar da ruwa tana neman rufe mata ido, hannu yasa a kan mirrow ya janyo pink band yakamo sumarta ya kameshi wanda yakwanta akan gadon bayanta itadai kuka take sosai. Hannu yasa ya kwance towel din dake jikinshi inda katuwar abunshi ta bayyana a mike tayi jajawur, kallo daya tama abun ta dauke kai ta hau girgiza mishi kai."banaso kabarni....." ta kara dukunkunewa hannu yakai ze tabata ta saka ihu."banaso....kabar abunka....." ganin ta hana ya taba tane yasa yafara kiciniyar kamota tana ihu tana hanawa hakan yasa ya turmusheta da karfi ya yaye blanket din yasa hannu ya fincike bathrobe din kuka take sosai tana kare jikinta da karfi ya ware kafafunta....a kudurinshi na mata dole sedai ganin yanda take kuka tana fadin."banaso..." tana kare jikinta yasa yafara sakin nishi idanshi nakan HQ dinta ya mata wani mugun riko da hannunshi kuka take sosai. Sakinta yayi tareda dubanta."kiyi hakuri zan bar kine saboda kince bakiso ni kuma bazan taba miki wani abu da baki soba amma ina tsananin bukatanki abuna zafi yakemin sosai yayi jajawur......" ya nuna mata shi yana fadin haka yasakai ya fice daga dakin. Tausayin mijintane ya kamata ta tashi da sauri tabi bayanshi. Kan jikinshi ta fada."baby boo boo kayi hakuri nasa mijina yaji badadi kayi hakuri ka yafemin bazan kumaba." murmushi yayi yanajin kaunarta na karuwa yanzu duk abunda ya mata ita ke bashi hakuri. yace"okey naji na yafe miki tashi ki tafi kinga bakijin dadi......" ta turo baki. Bai an karaba yaga ta zame boxer din jikinshi still penis dinshi na mike kan cinyanshi ta haye ta raba cinyoyinta gida biyu yafara shigewa, kara yasaki jin tana tura abun da karfi wannan karon ko nuna tanazin zafi batayi da kyar ta samu ya fara shiga tafara sukuwa akanshi tana sama tana kasa a kan jikinshi. "Ashhhh baby......" yafadi yana kara dannata. Yana shigewa duka yafara yawo da penis dinshi a cikin jikinta, yana tabo can can ciki zuwa gurin albasarta. Shar se hawaye ido tabi MK dashi ganin yana hawaye sosai, cikin karfin hali tace."baby booboo hawayen na meye...."? "baby wallahi bana gajiya dake kinada dadi dazu koda nace nagaji da cinki wasa nake miki, ni MK bazan taba gajiya da cinkiba my wifeeyyy ji nake kaman na dauwama ahaka ina cinki har karshen numfashina.....baby u are special, honey queen and..............." bakinta takai kan nashi tana tsotsan harshenshi suna masayan miyau kaman zasu cinye juna, hannun shi nakan sweet boobs dinta yana bata wani message yana matsa nipple's dinta. Sun dau lokaci a wannan yanayin kafin yafara yin ihun release na first round seda ya juye mata sperms dinshi yajima sannan ta dagashi ta zare a jikinta mirginota yayi yana shafa bombom dinta zuwa bayanta. Bombom dinta ya buga"raguwa yanzu zakice kin gaji....." ta marairaice..."niba raguwa bace zan iya jure mijina ako wani lokaci....." bakinshi ya cika da nononta daya yana sha yana matsa dayan hannunta duka nakan dick dinshi. Sun jima suna romance sannan yafara ridding dinta, hannunta ya daura akan twins dinshi still abunshi na jikinta ya marairaice "kimin wasa dasu...." murmushi tayi tafara wasa dasu, shikuma yana yawo da abunshi a farjinta bakinshi nakan nononta yasha wannan yasha wancan hannunta nakan twins dinshi. Seda sukayi more rounds ana yin different styles sannan ya dauketa zuwa toilet cikin jacuzzi yasakata ya shiga, shiya mata wankan janaba dana sabulu sannan yayi nashi sannan suka fito suka shirya suka wuce asibiti awo, Re Hotel suka biya suka yi odan abinci daganan suka wuce gida. *************************** ***************************************************** Kwance take kan kirjinshi yana shafa cikinta tace."hubby ni ko na kosa na haihu naga ijiyar da kamin......" bata rai yayi."hummmm....ai babyn nan yasha yawo gaskiya kinyi yawo da shi ba karya....kece can kece can....dan kinga inasanki sosai kuma banasan fushinki." tayi murmushi.."Ay yana motsi...." yayi saurin cewa."da baya motsi da tuni munje asibiti ai....Allah sa ki haifi quadruplets...." rike baki tayi tana dariya."tab...bazan iyaba har yan hudu...kuguna karamine...." hannu yakai yana shafa kugunta cikin rada yace."karamine amma ya iya dauke min...." ta turo baki."ai kai..kaine ka kara budashi......." dariya yayi."alright taso muje muyi alwalan bacci....." ta turo baki a shagwabe."ni sanyi nakeji..." yace."Zo muje se ki using da warm water...." ta kara shagwabewa."nina gaji...." hancinta ya kama."shedan yanaso yasa miki kasala ko baby..." Yar kuwa tayi."wayyo hancina...." yace."eh koba haka bane..."? ta murguda baki."ba wani bakai bane tun safe kake kwakulata kana hakana ko tausayinama bakaji baka tausayinama kodan abinda ke cikina...." murmushi kawai yayi ya shige bayin saboda yasan rigima take nema. Koda ya fito ya tarar har tayi bacci dan haka ya mata addu'a tareda manna mata kiss yanajin santa kaman yafasa zuciyarshi ya fito tareda gyara mata kwanciya, ya fice yanufi studio dinshi na tankamemen gidan. ################### Gudu take sosai cikin duhun daren yayinda wani mugun halitta ke binta a baya yana tashi sakamakon fiffiken da yake dashi, gudu take batasan inda ta nufaba ba gida gaba ba gida baya kutsa kai take cikin dajin da yake bakin kirin, bata an karaba ta ganta a gaban wasu mugayen halittu wa'inda suke sanye da bakaken kaya idansu jajaye yana fidda jini faduwa tayi a gabansu tana ihu sunan maheer kawai take fadi akan ya temaketa. Wannan halitta da yake binta ya sauko kasa se lokacin ta kara tsorata ashe wani bakin aljanine me jikin jaki da fiffike fuskanshi abun tsorone dan ko jajayen hakoranshi ka kalla ya isa yasa ka suma. Kusa da ita ya kariso kuka take sosai tana tambayan meta musu?, Wani dariya yayi da seda gaba daya dajin ya amsa wa'innan aljanun dake zagaye da rumana suma sukasa dariya kuka take sosai ta kasa yin komai. Hannunshi me ban tsoro ya daura a tulelen cikinta hannu ya tura a cikin se gani tayi ya zaro jariri yanata tsala ihu, kuka take tana rokonshi akan yabata yaronta da yaketa kuka amma ina be jiba juyawa yayi ya tashi sama da wannan yaro da yaketa tsala kuka, suka barta a wannan duhun dajin. A firgice ta farka tareda yaye blanket din data rufa dashi tana karanto Addu'a hannu tasa ta lalubi lamp din gefen gadon ta kunna firgicine ya bayyana a idonta da jikinta ganin ba cikin jikinta da sauri ta tashi a firgice ta duba toilet dan bataga maheer a gefentaba ganin bashi yasa tayi waje da gudu cikin kuka, Yana zaune a falo yana rubuta wani waka a firgice ya tashi."baby kin haihune....."? fadawa jikinshi tayi tasa kuka me karfi."banga cikinba...." a firgice ya dago."me kike nufi da bakiga cikiba...."? cikin kuka tace."wallahi banganiba." yace."to garin yaya..."? a firgice tace."mafarki nayi...." Bata rufe bakiba yajata ciki yana fadin."zo mu duba ko aihuwa kikai a cikin bacci amma it's in possible ace kin kwanta da ciki kin tashi ba ciki...." ko ina maheer ya duba ya yaye bedsheets ya duba bayi ya leka kasan bed wai kota boye tana tononshi ya bude wardrobe ya duba, janyo shi tayi tana fadin."ba yanda za'ai ciki ya boye mijina katsaya ka saurareni inaga Aljanu ne suka sacemin cikin nan........." Toh pah. ana wata ga wata. Shin wai meye hadin rumana da a aljanu? Ko dai fatanwan hajiya Maryam ne ta sace cikin? Taku mimi. Ba comments dinku bane yakesa in dinga muku typing idan da din comments dinkune da tuni na daina Amma ina yine saboda nima kaina nakosa na gama wannan book din. Amma gaskiya in baku gyaraba inaga zan daina typing gaskiya. Innaga comments dinku da yawa zanci gaba. 8/20/21, 8:23 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fadakar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 📚🖊️``` ------------------------------------ Bismillahir Rahmanir Raheem. Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖. 59&60 Ko Ina maheer ya duba ya yaye bedsheets ya duba bayi ya leka karkashin gado wai kota boye tana tononshine ya bude wardrobe ya duba, Janyoshi tayi tana fadin."ba yanda za'ai ciki ya boye mijina ka tsaya ka saurareni inaga Aljanune suka sacemin cikina....." dubanta yayi a razane ta daga kai cikin kuka."wallahi mijina dagaske nake saboda nayi mafarkin sun sacemin yaro a cikina yanata kuka suka tafi dashi." hannu MK yasa ya tarbe kanshi tareda fadin."ya salammm....." cikin kuka take fadin."yanzu ya zamuyi kafadamin duk laifi nane nice naja da banyi alwalaba da zan kwanta da basu samu daman sacemin cikiba..." kuka take tana maganganu kaman zararra hakan yasa ya rikota."ki dena fadin haka baby haka Allah ya kaddara, yanzu dole mukoma gurin malam daya temaka mana tun farko." tace."mu tafi yanzu..." ya duba agogo hudu na dare yace."ki bari ayi sallah." tasa kuka "ita a tafi yanzu, ba shiri suka kama hanya.... Tun dare malam ke saukan Al qur'ani yana rukiya amma da yike aljanin nada taurin kai yaki bayyana seda malam ya fara gayyatan manya manyansu, sukace zasu kawo mishi aljani duguzu. Duban su maheer yayi yace."kayi hakuri zan sashi ya bayyana a jikin matarka.....saboda kaji yanda zamuyi dashi....." kankame MK tayi ta karasa kuka, MK da sauri yace."malam meze hana ya bayyana a jikina......"? malam yace."A'a a jikinta nakeso saboda cikin a jikinta yake...." Kuka take tana bubbuga maheer kawai se gani yayi ta baje a gurin a firgice MK yahau tabata yana kiran sunanta se gani yayi tayi sama dashi ta shakeshi ta sakeshi a kasa da sauri ya tashi yana kallon yanda ta zama zakanya gaba daya ta saki yalayalan gashinta ya zubo a fuskarta. Malam ne yaba Aljanin umarni domin aljanu suna tsoron malam hassan dan yana riko da addinin Allah, a kan ya natsu ya koma ya zauna, malam ya jinjina kai yace."duguzu..duguzu ka kara bari mun sake haduwa ko? to muddin ka kara bari muka hadu a karo na gaba sena saka a kurkuku kasan nasanka sosai kaima kasanni kasan mezan iya dan haka banasan jin komai kawai kafadamin meyasa ka dauke mata jinjiri a ciki...."? Cikin wata hargitsatstsiyar murya aljani duguzu yace."nima aiki aka bani watace tasani akan na hallakar da rumana da abinda ke cikinta seda na hadu da ita na fahimci tana tareda kariyar ubangiji saboda bata rabo da bautan ubangiji nadade ina fakonta se jiya da tayi kuskure nasamu daman dauke cikin domin ita ba abinda zan iya mata....." shiru maheer yayi yana nazari. Allah sarki rumana na haduwa da jarabawa masu yawa a rayuwarta, malam yace."to waya saka aikin...."? dariya aljanin yayi me kama da kuka."wannan baya cikin aikina butulci kaima kasani..." malam yace."to yanzu abinda nakeso dakai shine kamaida mata da cikinta batareda wani abu ya same baiwar Allahn nan ko yaron dake cikin taba kuma kayi nisa dasu kada kasake ko rabansu..." shiru yayi can yace."malam akwai girmamawa tsakaninmu kuma inajin kunyanka kaima kasani amma da badin kaiba ba wanda ya isa ya sani..." wani bakin hayakine yahau fita daga jikin rumana, harya gama fita firgigit ta dawo ga cikinta a jikinta da sauri maheer ya rungumeta yana lallashinta yana godewa Allah kuka take sosai., Sosai malam ya kara musu fada gami da riko da addu'oi sosai suka mishi godiya dan MK besan da wani baki zeyi amfani wajen godema malam ba..... Tun daga wannan rana koda wasa rumana bata kara sake da addu'a ko ibadaba haka shima MK. Bayan wata biyu. Sosai cikin ta ya tsufa dan yanzu bata iya komai ta kumbura sosai kuma cikin na bata wahala, sajna ce take komai MK na matukar tausayinta dan yanzu ko fita be cika yiba. ************************************************************************************************************ Cikin baccinshi yaji kaman kuka da sauri ya tashi zaune jin rumana na bubbugashi jini sosai ke zuba a jikinta se kuka take, da sauri bashiri yazura jallabiya ya ciccibeta yayi waje, bayan mota yasata yashiga yaja da gudu me gadi ya bude mishi gate ya fice da gudu.... Central hospital dake abuja yayi parking hanzarce nurses din masu dutyn dare sukayo gunsu motan ya bude suka kwasheta se ciki. Zuwa lokacin ta dena koda numfashi ta suma maheer da yake a firgice yana kokarin shiga ward din da aka shigar da ita. Likitan yayi saurin tareshi."yallabai please kayi hakuri yanzu zata haihu insha Allah...." cikin harshen turanci doctor din yayi maganan domin be cikajin hausaba. Gefe ya koma yanata safa da marwa tun wurin uku na dare yake har hudu doctor be fitoba. Can wuraren biyar har an fara kiraye kirayen sallan asbah aka turo kofan da sauri yasha gaban doctor yana tambayan "ta haihu,? doctor indiya yayi jim kafin yafara magana cikin harshen turanci."bata aihuba oga may be se an mata C.S domin tanashan wuya sosai...." maheer yayi saurin cewa."please doctor a temaka a ceci rayuwarta..." doctor India yace."okay muje kasa hannu se a shiga da ita theater operation room..." Bamusu yabi bayan doctor indiya yaje yasaka hannu ya cike file akan operation da za'a mata tareda biyan komai atake a gurin aka bashi receipt da sauransu, Da kyar ya daure yayi alwala ya nufi masallacin dake asibitin dan yin sallah lokacin aka saka mata kayan aiki aka fito da ita akayi operation theater room da ita. duk tabi ta galabaitu nishi take me karfi takasa ko da kuka sunan ubangiji da sunan maheer kawai take ambata, zuciyarshi cikeda tunaninta haka yayi sallah addu'a yayi mata sosai akan Allah sauketa lpy, kasa zama yayi a masallacin ya koma cikin asibitin yayi tsaye a kofar ward din, har lokacin yakasa fadawa kowa halin da rumana ke ciki. Se around 12am sannan doctor yafito yake sheda mishi "sunyi theater sun ciro mata baby boy amma ita tana cikin mawuyacin hali baby kuma yana lapiya. Addu'a sosai MK yayi mata zuwa lokacin ya kasa daurewa seda ya zubar mata da hawaye saboda tausayinta, se lokacin ya daga waya yake fadawa su hajiya dasu mairo dasu diyam. ********************************************************************************* Hajiya Asma'u ce akanta ita ke jinyan rumana bata iya komai tana kwance taci bakar wuya domin ansamu matsala anyi dinki amma ya bude ta ciki dan haka koda ta tashi bazata dinga komaiba, Baby ko yananan bul-bul abunshi kyakykyawa sak balaraben babanshi ana bashi lafiyayyan madara yanasha, maheer yana matukar tausayawa rumana kai bama shiba kowama yaga halin da take ciki seya tausaya mata, tana kwance bata motsi se numfashi da takeyi wanda akasa mata oxygen bame shiga inda take se hajiya sauran ko sedai su ganta ta glass hatta MK domin inya shiga baya daurewa haka ze kankameta hakan yasa aka hanashi shiga, ba wanda ze ganta yace be tausaya mataba domin tanajin jiki ainun. Har ran suna tana kwance rai hannun Allah hakan yasa ba'ayi wani taron sunaba radin suna kawai akayi inda yaro yaci sunan abban rumana wato Aliyu hydar, Abban rumana ma kanshi yazo yaga diyar tashi da takwaran nashi ya tausaya mata ainun, inda hydar yasha kyautuka. Mimice. Inasanku masoyana. *SIRRIN FATIHA* Fatiha Surace Mai Girman Matsayi da a keyi Mata Kinaya ko kirari da Uwar Alqur'ani, Ana yi Mata Laqabi da Surar Budi, *Biyan Buqata* Wanda Ya Karanta Fatiha Sau 41 Bayan Sallar Asuba Kafin Fitowar Rana Kwana 41, Allah Zai Biya Masa Buqatar da Ya Tunkara Komai Girmanta, *Ciwon Kai* Komai Tsananin Shi Kasa Hannun ka Na Dama Ka Kama Goshin Ka, Ka Karanta Fatiha 7, Zai Sauka, *Ciwon Haqarqari* Akaranta Fatiha 7 A Tofa A Hannun Dama A Shafi Haqarqari Ciwon Zai Dauke da yardar Allah *Ciwon Ido* A Gyara Qayar Aduwa ta Zama abin Shafa Kwalli, A Karanta Fatiha 1 Atofa Jikin ta A Shafa Kamar Kwalli a Idon da yake Ciwon, Kayi Haka Sau 3 A Rana Har Kwana 3, Zaa Sami Lafiya, *Ciwon Ciki* A debi Ruwa da Ludayin Miya A Karanta Fatiha 7 Atofa Asha, Zaa warke da yardar Allah, *Ciwon da yake Yawo Ajiki* Arubuta Fatiha 71 A wanke da Ruwan Sama Asha ashafe Jiki Zaa Sami Lafiya da yardar Allah, *Sihiri* Wanda Maqiya Suka jefa, a Rubuta Fatiha Qafa 33 a wanke da Ruwan Sama, A Karanta Fatiha Qafa 33 a Tofa Cikin Rubutun Asha A shafe Jiki, Zaa ku6uta Daga Jifan *Naquda* A Karanta Fatiha 11 A Tofa a Ruwan Dumi Abata Tasha, Zata Sauka Nan Take da Yardar Allah *Ciwon Qashi* Fatiha Qafa 3 Ana Tofawa a Wajen Zaa Nemi Ciwon Arasa, *Aljanu* Idan Iska ta Taso Ajikin Mutum A Karanta Fatiha 7 A Tofa a Ruwa A Fesa a Fuskar Shi, Nan Take Za Su Sake Shi *Nutsuwa da Shiriya* Karanta Fatiha Qafa 1, Ka Tofa a Kan Danka. *Budi* Wuridin Fatiha 71 Kullun Yana Kawo Arziki da Wadata, *Nasara* Karanta Fatiha Sau 1 Yayin Kama Aiki Yana Kawo Nasara, *Farin Jini* Ka Karanta Fatiha Sau 41 Ka Tofa a Ruwa Kayi Wanka da shi *Mantuwa* Idan Kana da Ciwon Mantuwa Ka Rubuta Fatiha Da Turaren Zafaran A Jikin Ganyen Gamji Bushashshe Kayi Hayaqi Zaa Warke In-shaa-Allah!! *Duk Wadannan kadan ke nan daga falalar Fatiha* Much luv masoyan matar soja. Kuci gaba da suburbudomin comments insha Allah nikuma zan cigaba da suburbudo muku typing. Tnx. 8/20/21, 8:23 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fadakar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 📚🖊️``` ------------------------------------ Bismillahir Rahmanir Raheem. Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖. Allah ubangiji kasa mudace kabamu ladan wannan azumin na *TASU'A DA ASHURA*,(wato Azumin tara ga watan muharram da kuma Azumin goma ga wata) kada ku manta gobane in Allah ya kaimu yaune takwas ga wata, Allah bamu ikon yi Ameen. Allah sa muna daga cikin yan tantun bayinka ranan al qiyama, Amin ya rabeel alameen. 61&62 Yau sosai ya roki likitoci akan su barshi yashiga inda matarshi take da kyar suka barshi shima saboda matsayinshi da daukakanshi suka mai alfarma. Tsaye yayi yana kallon beauty dinta tausayinta fal zuciyanshi fuskanta tayi fari fat hannu yakai ya shafa face dinta."Allah baki lafiya beauty...please kitashi kada ki tafi ki barni kece rayuwata..." Hawayene suka hau sintiri a kuncinshi, hawaye guda dayane ya sauka akan fuskarta, motsi ta farayi da ido alamun zata bude, wanda be lura da hakan ba ya juya ze tafi yaji ta damke mishi hannu tamau da nata, da sauri ya juyo idonta na kulle hawaye nabin kuncinta tana rike da hannunshi abu daya bakinta ke furtawa."mijina....maheer.....mijina." da sauri ya rikota ya kamota ya hadata da jikinshi."gani nan bude idonki ki ganni matana...." rumana da takeji kaman a mafarki a hankali ta bude manya manyan idanunta ta saukesu akan MK dayabi ya rame ya canza gaba daya. Rungumeshi tayi tana kuka sosai fadi take."kaine rayuwata bazan iya rayuwa babu kaiba mijina...." "Wallahi baby kece kike tunanin haka ni ai kece komai nawa kidena tunanin tafiya domin nima a gurin zan tafi muddin kika tafi kika barni....." tace."ina babyna mena aifa...."? Waya ya janyo ya kira aka kawo hydar domin bayaso yayi nisa da rumananshi. Bayan kwana biyu. Tadan murmure har mamaki akayi daga tashinta har MK yayi kiba ya ciko hummmm, abunda baku saniba shine rumanace rayuwar maheer domin da bata silar lalacewarshi kenan. Ana gobe za'a sallamesu. Hydar ne a hannunta shikuma MK yana rike da ita tana tafiya a hankali, sunabin ward ward din marasa lafiya bed bed suna raba musu chocolate, cup cake, da kudi masu yawa. Bayan sun gama suka fito reception suka rabama ma'aikatan asibitin seda kowa ya sheda matar MK tasamu tafiya. Chocolate din ta bude tasaka mishi a baki tana murmushi tareda kanne ido daya."happy anniversary Abban hydar....." chocolate din bakin nashi yakai nata bakin ta gutsiri kadan tareda lasan pink lips dinshi."same to yhu mummyn droon......naso ace na hada mana party namana waka a gurin anniversary din amma kuma kin gani muna asibiti....." tayi murmushi."haka Allah ya rubuta Abban hydar......." ya bata rai."ni banasan wani Abban hydar..." tace."to me kakeso aici gabane...." yace."hummm banaso kici gaba da kirana da sunayen da kike kirana." Tayi murmushi tana duban hydar daya tura hannu a baki yana wasa tace."yarona kyakykyawa kaman babanshi." kiss ta mannama yaron, MK ko hadasu yayi duka ya rungume abinshi."beauty idan kika barni rayuwata tazo karshe." haka ya fadi murmushi kawai tayi. Washe gari suka wuce Kaduna domin Alhaji sadeeq ya matsa akan akaita can ta kara samun karfi tukun, Abba,mairo,raudah da umaima da take fama da jiki sunzo sun kara ganin lafiyanta. ************************************************************************************************************ Aknan ce dauke da hydar tana mishi wasa inda cikinta harya fara bayyana, diyam da rumana suna zaune akan center carpet suna yanka salat, maheer ne yafito shida rayyan zemai rakiya, idan MK nakan rumana rayyan yace."uwar gida madam tace na gaidaki se tazo." murmushi rumana tayi."Allah sarki jidda kace mata ina amsawa inanan ina jiran dawowanta..." rayyan suka fice ita kuma sukaci gaba da aikinsu. MK ne ya shigo da ido yamata alama akan tazo, yana hayewa sama tatashi taje ta wanke hannu tabi bayanshi sumi simi amma su diyam suna kallonta, Tana shiga ya janyota kan gadon ya rungumeta a kunni ya rada mata."I need u baby nayi missing dinki." murmushi tayi cikin shagwaba tace."I miss u too baby boo..." kisses ya fara bata tako ina tashi yayi ya cire mata kaya yana wasa da boobs dinta yana sha, dicks dinshi ta kama da sauri ya tura mata ita a baki tana tsotsa moments din na juya musu, Sun dauki lokaci suna romance sannan yafara kokarin shigarta da sauri ta sake bude legs yafara turawa a hankali dan har lokacin a tsuke take jinta yake sabuwa fil kaman be tabayi da itaba da kyar ya budeta. Alhaji daya shigo yanzu yaji kukan hydar ya cika falon duban diyam yayi yace."Ina mummynshi take..."? sunkuyar da kai Aknan tayi domin tunda abunnan yafaru kunyan daddyn takeji, diyam ce tace."tana gun uncle." yace."oya daukeshi ki kaishi tabashi abinci..." tashi diyam tayi ta amsa hydar a hannun Aknan tayi sama. Rumana da suke cikin wata duniya suna heaven sex da mijinta sama-sama sukaji kukan hydar da bugun kofan da diyam takeyi ta zabura da sauri zata tashi ya mayar da ita ya kwantar yaci gaba da kwakwularta."husby droon nefa yake kuka kabari nabashi nono....." ta fadi cikin tausayi, bece da ita komaiba ya lumshe ido yaci gaba da abinda yakeyi. Diyam data gaji da knocking seta koma kasa tace."daddy na buga ba'a budeba." shiru Alhaji yayi domin ko ba'a fadaba sunsan sex sukeyi. Sosai haidar yake kuka tausayi yaba diyam hakan yasa ta koma wannan karon tashi tayi ba tareda yabata umarnin hakanba jin yanda hydar ke tsala ihu hakan yasa itama tafara kukan, towel ta daura tareda bude kofa da sauri ta amsheshi a hannun diyam ta shige ta zauna gefen bed ta fara bashi nono, da sauri yakama yafara tsotsa domin dama yunwa yakeji Janyota maheer yayi ya kwantar da ita ya zare towel din har lokacin nono na bakin hydar kwanciya yayi akan jikinta yasaka dayan nonon a bakinshi yana tsotsa ya Kara bude kafarta yatura dick dinshi a cikin HQ dinta yaci gaba da yawo dashi yana tabo mata ko ina. Maheer khan ba karamin jarababban namiji bane dan ko a gidan su Alhaji ba raga mata yakeba dan yanzu tare suke kwana sunayin sex ba kunya sunayiwa mutane iface iface a cikin gida hakan yasa basu wani jimaba su Alhaji suka sallamesu dan maheer ko kadan bashida kunya akan matarshi. Hakan yasa rumana ta kara mikewa tsaye dan jiyar da mijinta lagwadan dadi da zumarta, sosai take gyara kanta koda yaushe tana cikin shigen kananan kaya turarruka masu kyau da kamshi ake kawo mata daga meduguri dangin mahaifiyarta koda yaushe tana cikin kamshi tana bawa HQ dinta kulawa na musamman musamman breast dinta domin taga MK yafisan nono tana faranta mishi tako wani fanni bata cika shaye shayen magungunan mataba sedai wanda mairo ke aiko mata dasu da wanda ake kawo mata daga maiduguri sannan fanna yar sokoto na aiko mata da magunguna na gyaran jiki, se wanda take hadawa da kanta na kayan marmari, inka ganta ko kadan bazakace ta taba haihuwaba haka MK duniyarsu sukeci da tsinke, MK na mutuwan san rumana domin ba kadan take jiyar dashi dadiba kuma tana kula dashi da danshi dan haka yake faranta mata yana mata duk abunda takeso,account ya bude mata duk karshen month se zuba mata makudan kudi masu natukar yawa kuma izuwa yanzu ya siya mata manya manyan motoci sunkai kala biyar dan haka sosai take faranta mishi yana sakin mata kudi ba karya hakan yasa itama take kashewa jikinta naira ba karya dan taga ta farantawa mijinta domin shima yana faranta mata. ********************************************************************************* Ba karamin party ya hada musuba na murnan haihuwan hydar da kuma anniversary dinsu ba, inda abokan aikinshi daga kasashe da dama sun hallara da manya manyan mawakan gida Nigeria dama na waje, Ba karamin kyau rumana da MK sukayiba sunsa kaya kala daya harda droon, inda yan uwanta sun hallara harda dangin ummanta inda harda *Rahma koise* domin cikakkun shuwa arab ne, Rumana da MK sun kamile akan high table ga hydar dake kwance gurin ajiye baby anma gurin decoration inda mawaka irinsu MAHEER ZAIN, (dake kasar larabawa) yake wakesu cikin yarensu MK wato larabci, dan juyawa suke yana rungume da ita kallo daya zaka musu ka fahimci irin san da sukewa junansu, manya manyan mawaka daga kasashe da dama sun tashi sun wakesu kafin azo kan mawakan Nigeria irinsu umar m. shareef, Ali jita, nazifi asnanin, namej, lilin baba, Aminu ala, naziru sarkin waka, hamisu breaker, Abdul d. one, nura m. inuwa, sannan akazo kansu DJ Ab., deezeel, da dai sauransu. Ku sani duk wa'innan abubuwan da akeyi ba gidan yada lanaran da ba'a nunaba, masoya masu san maheer khan wa'inda basusan yayi aureba wasu da suka gani a gidan TV ko radio ko jarida haka suka dingi kuka kai wasu harda suma dan a ganinsu rumana tayi dace data mallaki MK adon garin yan mata da samari allura daya tal cikin ruwa. duk da ko suna ganin itama rumanan makurace gurin kyau ga yaronsu daya hadu domin ya hada kyan uwanshi da ubanshi dan haka yasoma ya zarce su, yayinda wasu suke ganin hakan a matsayin san kai domin be kamata MK nada masifan kyauba kuma ya auri mace itama makura gurin kyauba hakan san kaine. Wasu ji suke inama su kasheta su su sameshi. Farin ciki rumana take tana dariya lokacin suka isa gurin yanka cakes yayinda haske ke binsu duk inda sukabi, cakes ne jere sunkai kala ashirin guda daya suka nufa wanda wuta ke tashi yanata fidda sunan rumana, hannunta ya riko suka yanka suna yankawa wasu kyalkyali da flowers suka zubo daga sama suka sauka kan rumana yayinda wani haske ya haske su wasu tsuntsaye farare suka bayyana daga sama suna wakan da MK ya rera cikin yarenshi na larabci yana ambaton sunan rumana...... Wani kyalkyaline yafara bayyana yana walkiya da yake rubuta harafai kowa yabi abinda yake rubutawa, I yafara bayyana yana walkiya yana kyalkyali se follow by L, O, V, E, Y, O, U dukkansu daban daban suka bayyana suna walkiya se kuma *RUMANA* ya bayyana gaba daya yana walkiya yana juyawa. Lokacin ne balo balo suka fashe wanda wani ruwan flowers suka zuba akan rumana, cikin farin ciki ta juya tanajin dadi MK tagani ya duka gwiwwowinshi duka a kasa ya miko hannunshi dake dauke da wani haddan jan flower da kyalkyali ke zuba a jikinshi an rubuta *I love yhu my swampy* kashe mata ido yake cikin cool voice wanda kowa yasaurara yana kallonsu cikeda sha'awa yace. *"I love yhu rumana and I want to be with you for ever u are my life partner...."* Hawayene suka fara zuba a idonta na farin ciki murmushinta me bayyanar da cute dimple dinta da kyakykyawan hushiryarta takeyi rungumeshi tayi tasa hanky yana dan tsane mata kwallanta, Gurin ne ya dau tafi yayinda kowa yake ganin sun dace, su umaima da raudah abun ya burgesu har hawaye sukayi yanzu gashi raudah naso tayi aure amma ba manemin umaima ko dama ba wanda ze iya aurenta dan tana dauke da HIV. Zeeza da take kallo a star time haka ta dingi kuka tana hauka, Cake din ta dauko ta manna mishi a baki ya gutsiri kadan tareda kaiwa bakinta ta gutsiri na bakin nashi tareda lashe lips dinta itama tadan tsotsi lips dinshi kadan, tafi akasa a gurin abun ya burge mutane, karisawa sukayi suka dauko hydar inda haske ke binsu flowers da kyalkyali na zuba akansu abun kamar a kasar waje, daga sama flowers yaita zubowa da ruwan kyalkyali na gold 🌟 seda suka wanke droon da kyalkyali na gold sannan suka karisa inda kayan wasa na yara yake birjik aka ajiyeshi a ciki shiko droon se wasanshi yakeyi rumana na gefe MK ma haka abun ya burge mutane. Hotuna suka farayi kowa zuwa yake suyi hoto dashi. Nan aka fara ciye ciye inda kowa ya kamile a even me roll wanda akamai rolling da decoration ga ma'aikata nan nata kaiwa kowa abunda yake bukata, amma wasu daga ciki ba abinda suka iyaci saboda bakin ciki, Wani cakes da akayi da zallan madara da chocolate yana makale da hoton droon, rumana ta yanka sunan hydar ne ya bayyana yana haske da kyalli tasakawa MK a baki yayi murmushi shima yasaka mata. Infact dai anyi shagali anci ansha ansha kyautuka domin rumana tayiwa maheer kyautar bazata acikin rapping amma be budeba secret ne yayinda itama tasha kyautuka daga gareshi kuma har a gurin mutane dan droon yasha kyautuka. Masha Allah Allah kara dankon soyayyan amarya rumana da ango maheer khan. Afwan ban fada mukuba kumin afuwa *DROON* shine sunan da rumana da maheer suke Kiran hydar dansu dashi. Mimice ✍️. 8/20/21, 8:23 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fadakar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 📚🖊️``` ------------------------------------ Bismillahir Rahmanir Raheem. Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖. *TASU'A DA ASHURA* *AZUMIN TASU'A* Shine azumin ranar tara ga watan muharram, an shar'an tashine dan sabawa yahudawa, *Manzon Allah sallallahu alaihi wasallam* yana cewa"Idan Allah yaraya ni zuwa shekara me zuwa zan azamci ranan tara ga wata- Muslim (1134) *AZUMIN ASHURA* *Manzon Allah sallallahu alaihi wasallam* yace game da Azumin ranan goma ga watan *MUHARRAM* (Ashura) "Ina kyautata tsammanin a gurin Allah da ya kankare zunuban shekaran data gabace shi- Muslim (1162). 63&64 Kamar wasa rumana ta rubuta jarabawan jamb da temakon me lesson din da MK yadauko tana koya mata, cikin yardar Allah taci dan haka maheer yashiga yafita yasama mata direct entry, medical doctor tafara karatu anan federal university of Abuja cikin yardar Allah, tana kula da mijinta yanda ya kamata zuwa lokacin ta iya driving dan haka da kanta take driving kanta zuwa makaranta dan MK bashida lokacin da ze dinga kaita koda yaushe dan a lokacin ayyuka sun mai yawa kuma baze bari driver yadinga driving matar shiba dan haka da kanta take driving tana hawa duk motan dataga dama domin zuwa lokacin naira ya zauna ta zama babbar mace data amsa sunanta dan tana daya, daga cikin first ladies din da ake ji dasu ake kwatancensu a zamanin, Suna bala'in san hydar kamar ransu kuma suna ji dashi sosai dan ya cika dan gata sun kaima malam hassan droon wanda yatemaka musu har hydar ya samu lol 😂, yaganshi kuma yasa mishi albarka. Zuwa lokacin Aknan ta haihu ta haifi Mubinat inda akasa ranan auranta da habibinta Noor d'a ga gomnan new delhi..... Shiri take sosai domin bataso tayi latti kasancewar lecturen eight gareta, Rywan zafi tafashashshe ta tsiyaya a tumbler cup daga cikin tea flakes ta ajiye tumbler cup din kan center table, hydar na gefensu daya fara koyon mikewa yanata mutsu mutsu ga kayan wasanan birjik a gabanshi, MK da yake zaune bisa carfet ya kurawa surprise gift din data bashi ranan patyn nan ido, hotunane a frames wani yana kwance ta mishi ta zagaye gadon da yake da jajayen fure anyi rubutu da furen kamar haka *Luv yhu more baby booboo*, wannan kuma tana rungume a kirjinshi ta manna mai kiss a pen cheeks shikuma *Cute Angel* aka rubuta a hoton, wannan kuma suna rungume da juna su uku harda droon dukkansu dariya suke suna kallon droon da aka kafamai wani hula me kyau se sheki yake kamar na gold fuskan droon ko ya baci da ice cream shikuma *My gifted family* aka rubuta a jiki, wannan kuma video ne a cameran dake hannunshi zaune suke a gaban beach suna kallon ruwa MK na sanye da summer beach pant daya dan wucemai cinya kadan ya dameshi yabi kyakykyawan cinyanshi jikinshi ba riga sai faffadan huge full idanunshi sanye da ocean cabaretti sunglasses daya wani irin fitar da dogon hancinshi, duba da gurin da suke zaka fahimci ba nigeria bane wata kasace a kasashen waje, tana kwamce kan kirjinshi yayinda take sanye cikin bikina pink ta daura beach hat akan long kitson kalban dake kanta wanda yake digar da ruwa dan da alama daga ruwa suke, Aqua de coco (danyen kwakwa da aka fere saman akasa strew berry a ciki) ne a hannunta a hankali take sipping coconut water har lokacin MK beach yake kallo wanda cool breeze da feshin ruwa na feso musu, gasunan dai videos kala da kala wanda suke cikin kauna a gida Nigeria dama kasashen waje wanda unexpected take dauka, se kuma dairy data rubuta yanda take masifan kaunar MK da godia bisa farin cikin daya saka rayuwarta a ciki, Tsaki tayi."kullum seka karanta dairy dinnan ni me makon ma kazo ka shiryamin droon kafin na gama se mu wuce.." Idanshi a lumshe yace."ki barminshi kije ki dawo yau am free.." ta harareshi tace."husbyyy kaine zaka iya kula dashi jiyafa zuwa nayi naga kana kokarin yadamin yaro wai zaka goyashi ko iyawa baka yiba.....shiyasa yau nace tare zamu tafi kaga se nanny ta rikeminshi inna shiga lectures........" bata rufe bakiba taji ihun droon da sauri dukkansu suka juya ashe rarrafawa yayi ya janyo flakes din ruwan dake gefenta dan ta manta bata kulleba su kuma basu luraba gaba daya tafashashshen ruwan ya zubo mishi a jiki, Da sauri ta karisa ta daukeshi tana kuka sosai hankalinta duk ya tashi droon se tsala ihu yake gaba daya fatan jikinshi ya kone dama dagashi se pampas ba kaya a jikinshi, da gudu MK ya amsheshi a firgice da gudu sukayi waje. Gaba daya fatan jikin droon ya d'aye duk ansa bandage an nade mishi jikinshi sosai rumana take kuka harda majina tana dukan matar rayyan jiddah da taketa bata hakuri, shima MK kuka yake sosai. Sosai Alhaji sadeeq yake lallashin maheer domin be taba ganin kaninshi na kuka hakaba duk ko irin dauriya na MK yayi kuka sosai na ganin gudan jininshi a cikin wani hali. Kuka take sosai domin ta gama tsinkewa da al'amarin droon a hankali MK ke driving jikinshi yayi matukar sanyi, dubanshi tayi cikin kuka tace."mijina muje mu fadawa malam halin da droon ke ciki ko akwai maganin daze bamu akan droon kagafa kullum fatanshi kara d'ayewa take....." cikeda gamsuwa da maganan iyalin nashi ya juyar da hancin motanshi zuwa gidan malam hassan, Shiru malam yayi domin kwanaki sun zo da yaron ya ganshi har yake tambayan ba matsala sukace"Eh. Shiru yayi nadan lokaci yace."maheer niba Allan masaru bane amma a'iya tunanina ina ganin bakin mutanene yakama yaronku domin sau tari za'a ganshi ba za'a mai addu'aba se ace wow yaron nan nada kyau kaza da kaza, to a tunanina hakan ne domin kanada masoya kuma kila sunga yaronka ko gidan TV ko a jarida ko a zahiri, to wasu ganin kyanshi sunyi furuci sosai akanshi domin bakin mutane nada illa sosai, Amma shawaran da zan baku shine kuci gaba da addu'a insha Allah ze samu sauki ku dinga karanta mishi *Amanarrasulu* da *Ayatul kursiyyu* *Falaqi da Nas* Insha Allah komai zeyi sauki." *Kai bakin mutanefa dafine dan ba'asan irin bakin waniba shiyasa akeso idan anga wani abu me kyawun gaske ace masha Allah ko tubarkallah amma se kuji wacce me kyauce ai wacce nada gashi ko wacce nada kokari to se kyannan yasamu matsala ko gashin nan ya zube ko kuma ta koma batada kokari kodai wani abu yasamu mutum dan har mutuwa anayi saboda bakin mutane* Dan haka dan Allah yan uwa mu dinga kyautata bakinmu domin Manzon Allah (SAW) yace"kafadi Alkhairy ko kai shiru".. dan haka dan Allah in munsan ba Alkhairy zamu fadaba muyi shiru kawai. *Nima adena yabon kyawun ramla na ko gashinta ehen 😂.* ********************* Cikin yardar Allah da suka dage da karanta mishi addu'oi da shafamai rubutu jikin yayi sauki dan har fatanshi ya fara dawowa. ************************************************************************************************************ Yau two ta tashi lecture a gajiye take ainun kiran maheer tayi akan yazo ya dauketa domin tanajin zazzabi bazata iya driving ba amma beyi picking call dinba baya kusa, hakan yasa tashiga motanta first lady ta dau hanya. Tafiya take zatayi bazata yiba wata bakar mota Jeef ce tasha gabanta ta bugi motanta tayi baya ta bugi da wani katon dutse, wani katon mutumine yafito a jeef din ya bude motanta tuni har jini yafara bin hancinta kasancewar buguwar da tayi tana shirin yin magana kawai seji tayi ya shaka mata wani hanky a hanci tuni idonta ya juye ta kame kam, daukanta yayi ya sakata a motanshi yayi gaba. Toh fah shin wanene wannan mutumi, kuma me ummu rumana ta mishi daze tafi da ita, kuma ina ze kaita, shin sashi akayi ko sa kanshi yayi?. Zaku samu amsoshin tambayoyinku a bakin ni taku *Sadiya Isah Idris yar mutan bakori.* Comments dinku shi zesa naci gaba. Please comments more I needs more comments. Dafatan kunajin dadin book din? Taku Mimi queen. 8/20/21, 8:23 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fadakar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 📚🖊️``` ------------------------------------ Bismillahir Rahmanir Raheem. Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖. 65&66. ~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~ ```COMMENTS COMMENTS Comments for page 61&62 and page 63&64``` ```page 61&62``` 💃💃💃💃💃💃💃💃 Wow 😮 Wow 😮 Wow 😮. Masha Allah Allah raya mana droon. Suna yayi masha Allah Wallahi sis har naji nafara kishi da rumana se naji inama nina samu MK amma ba damuwa nabarwa Allah Allah bani wanda ya fishi da yaron da yafi droon. Allah sarki yanzu rayuwar rumana abun sha'awace sedai a dinga kwatance da ita. Gaskiya Mrs maheer kina morewa. Maheer khan mungode sosai da irin yanda kake kula da rumana ka canza mata rayuwa Allah baka lada. Lol 😂 Miss Zeeza kwalelenki MK namune. Sedai ayi harara a duhu amma ba'a isa ayi a filiba. Wow 😮 Masha Allah nice comments *~Namesake*. Allah saka da Alkhairy. Amma MK kwalelenki 😀 dan rumana ta riga ta cike zuciyarshi ba space, naga dan kishi har sunanki kika maida *RUMANA* to am srry to say am srry MK y bani sako yace kiyi hakuri yanxu bashida tym din duk wata mace domin rumana ta gama mai komai tana lasa mai honey sosai kuma tana mai biyayya ynx kuma ga droon am srry ki cire rai. *Lol 😂 Nagode sosai Namesake really appreciate hrt u plenty plenty* Wow wow wow 💃💃toh Allah Raya Mana droon taron suna fa yayi kyau har hangowa na ke yi🤣 Allah Kara basira. Amin nagode sosai *~Ummiter Maiyaki*. Wow Masha Allah Allah raya mana droon besty shine ba gayya gurin party se a TV nake hango ki keda Jameey kuna debo shoki 😀, saboda kinfi santa ko 😀 bayan kinsan we are three lovers. 🤔🤔🤔🤔🤔🤔 Ayya am sorry *~Abokiyar fadan part tow* (Rabee'at Ibrahim) babyn aminu, ba laifina bane, laifin jameey ne ita ya lallabo tace mutafi dan kada kije ki kashe kwarkwatan idonki ashema kingani a TV, Shiyasa tsiyata da bikin manya kenan terere. Amma kinsan I luv yhu oll ko? fiyeda tunaninki my laughter 😂. *Nagode sosai Abokiyar fadan ta biyu rabee* inasanku sosai keda jameey domin kune jigon Ummu ramlat sedaku zan iya really appreciate u magalize in my heart u ladies. A hayye munje Munsha shagali munbar wata a gida tana bacci. Kai Masha Allah besty page dinnan yayi masha Allah so citta 👌. Allah biyaki ya barki da abun begen 😷. Amin amin ngd *Jameey* abokiyar fada ta farko Allah barmu tare. Abokan fada kaman 🤧. Kirage tonon fada dankinga kinada baki sosai. Allah kara dankon kauna besties. Kai gaskiya wannan page din yy dadi sosai Muna godiya allah yasaka da alkhairi Allah yara karfin ido. Ameen *Maman hisham* ngd sosai. Alhmdllh rumana komi yazama dd Sai dai ince Allah yabada zaman lafia Mrs maheer Allah yaraya haidar 🥰🥰 Jinjina ta musamam ummu ramlat Allah yasaka da alkhairi Allah yaqara basira da hazaqa da qaifin👀 Ana tare💃💃💞💞💞 Tnx *Maman Amatullah*. Allah yakara nisankwana darayuwa me albarka Munagodiya sosai Amin *hauwa'u M. Al hassan*. 💃💃💃💃 I can't express my happiness Wannan pafe din na dabanne gsky ya matukae birge kowa Amma zeza ce kadae nasan baemata but we don't care😏 Mimi Allah yakara basira Mk shima da rumana Allah yabarsu tare d droon nasu😅 Tnx ngd sosai *~hafsyyy banki* really appreciate. Sis mimi muna godiya allah ya qara baseera Amin amin *Sister*. ```Page 63&64``` Innalillahi rumana kinacin yanayi allah ykareki Sster sannu da kokari allah ybiyaki. Amin ngd sosai *~Mmn khalipha*. Allah yakara basira sister Allah yakara zakin hannu fatan alkairi🙏 *Amin tnx ~Murja Ado Usman*. Wayyo. Thanks yayi dadi sosai allah ya kara Basira. Amin Ngd sosai *~❤️✨* 🥺gaskiya Wannan page din da ban tausayi Allah sarki droon 🥺😭 Kaaai🤔maheer ya ga jarabawa yau an sace mata ga da ba lfy🥺 Inanillahi ko wa ye ya sace rumana Kuma 🥺🥺 Wayyooo ni🥺 Sister Allah Kara basira muna godiya. Allah sarki sis Amin ngd sosai *~Ummiter Maiyaki* Ayya 😭😭😭😭 Gaskiya sadeeyah (Abokiyar fadan) rumana na bani tausayi daga wannan jarabtan se wancan to Allah ubangiji ya mata magani ya fitar da ita daga hannun wa'innan azzaluman, Allah sarki Maheer na kana cikin tashi hankali. Allah karawa droon dina lpy ya fidda rumananmu daga hannun azzaluman nan yasa kada su mata komai. Amin nagode sosai *~Jameey* (Jamila Adam) ina bala'in sanki mouth can't describe cant heart u less abokiyar fadana duk fadanmu muna saurin shiryawa dama haka akeson aminan kwarai ngd sosai Amaryan *Sefuu* Allah kara dankon soyayya. Ya kara hada kan three lovers, with Rabeeyat. Luv yhu oll. Wayyo besty Allah sarki rumana Allah fiddake sisto leeymart kina faranta mana kina samu nishadi Allah biyaki ya kara dankon kauna keda............Abun kaunar😀 Ya kuma bar three lover tare har abada. *wow amin nice addu'a Rabeeyat Allah barmin ke ke kuma Allah barki da Aminunki can't hrt u less baby* Allah bayyana rumana my partner ina sanki sosai. Amin ngd sosai khadijat *My Cousin* luv yhu too. Allah sarki droon Allah yabaka lpy To anawata gawata kowakuma kebin rumana oho Allah dai yakubutar dake Maheer kabani tausayi wlh allah yabaka ikon cinyewa Sannu da kokari malan allah yasaka maka da alkairi ameen Sis mungode allah yasaka miki da alkairi yasa kifi haka yakara daukaka. Amin ngd sosai *~Ummin Yahzeed*. To kuma dai ashe tsugunne bata kareba,rumanan MK tnx. Tnx *~Jameela Isah* 😳😳😳 Wayyo allah ruhama meke bibyarki ne Haka🤔🤔 Kuma Anya wnn ba aikin zezza ba hmm Bari dei mugani 🤔 Wayyo Allah maheer Dina da wanne Zaka ji da yaro ko da uwar n'a tausayamaka wlh😞😞 Sister Muna gd ssi da tunarwa da kike mana Muna garuwa SSI Akan littafi mun gd Allah ya biyaki da gdn aljanna🥰🥰 Ramlat Kuma zamu rake cewa tayi keu tana da gashi Amma zamu dinga cewa wow yarinya kekkwa😂😂😂 Mash Allah Tabarkallah🥰a gaidata pls. Ngd sosai *~Fateemah Cameroon* Allah bar kauna. ~Nagode sosai masoya bansan da wani baki zanyi amfani wajen godiya a garekuba, nagode sosai da irin comments din da kukemin ni kuma insha Allah zanci gaba da nishadantar daku, fadakar daku, da kuma Ilimantar daku, fatana kuci gaba da bani hadin kai ta hanyan comments din ku me karamin gwiwwa.~ ~Thank you so much fans really appreciate.~ ~Masoyana masoyan~ ~littafaina masu min magana da masu kirana a waya akan book din LABARINA, ina godiya~ ~sosai kuma ina baku hakuri domin duk wanda~ ~yamin magana bega feedback ba yayi hakuri abubuwane sukamin~ ~yawa amma masoyana kuna raina ako yaushe, wa'inda nasani da wa'inda bansaniba luv~ ~yhu oll Fans u magalize in~ ~my heart can't luv yhu~ ~less masoyana.~ ~Haleemart ~Sadeeyarh ~Isah~ ~Idrees~ ~bakori~ ✍️ ~................~ 8/20/21, 6:50 PM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fadakar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 📚🖊️``` ------------------------------------ Bismillahir Rahmanir Raheem. Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖. Jinjina gareku manyan Aunties dina ina sanku ina kaunarku more than u can emergine. Aunty hamdiya (mmn husnah), Aunty mommy (mmn salmah), Aunty Rabi'at Maiwa, Aunty khadeejat (mmn yesmeen), Aunty zainab (mmn sajjad), Aunty Amina (mmn zuhrah), Aunty Ummi (mmn sajida da sultan). Ina sanku sosai Allah kara hada kanmu ya kuma barmu tare. Ban manta da kuba my kannis. Rukayya Isah Idrees, Fatima Isah Idris, Hussaini Isah Idris and than my momy *Aishat Isa Idris bakori* ina sanki autanmu, Ina kaunarku yan uwa Allah kara hada kanmu yabar mana mama da baba ya kara musu dankon kauna. Ameen. 67&68 Koda ya dawo daga masallaci missed calls din rumana ya gani hakan yasa yabi sedai be shigaba yakira uncountable numbers bata shigaba kuma lokacin yaga three na neman yi kuma bata dawoba bayan yasan two zasu tashi lecture, hakan yasa ya tashi ya kira nany akan ta kula da hydar dake bacci, shikuma ya nufi federal university of Abuja. Hankalin shine yayi mugun tashi ganin motanta da yayi a gefen hanya yafito a sukwance ya duba ko ina began taba. Yana tsaye yana waige waige ko ze ganta kallo guda zaka mishi kafahimci yana cikin tashin hankali, wayan shine ta hau ruri, private number yagani har zeyi ignoring se kuma ya dauka tareda kangawa a kunni, dariya yaji an fashe dashi wanda macece keyi cikin mugunta be tsaya tantance me muryanba yaji tace."MK....MK masoyina....." fadin hakan da tayine yasashi fadin."ke wacece......"?. tasake fashewa da dariya."Ni masoyiyar kace wacce ta ke mutuwan sanka fiyeda jakar matarka...." yace"naji yanzu me kike bukata...."? "hummmmm." ta murmusa."Ur pool wife is with me......" Zabura yayi."ke..uban waya baki daman daukarmin mata...how dare you....."? cikin sanyi tace."Calm down maheer da alama baka tsorataba to ka duba wayanka na turo maka da shot video wanda it's proof daze tabbatar maka da ur Idiot wife is with me...after that zamuyi magana....." dif ta kashe kiran. Ganin new message yasa gabanshi tsananta faduwa ya daure ya bude video ne hakan yasashi danna play. Rumana ya gani zaune kan kujera an kulle mata hannuwa ta baya da kafa tana zaune jini na bin gefen fuskarta idanta a rufe kaman matatta, ruga yaga an kawo a bokiti guda aka juye mata a jiki ruwan harda kankara, ihu tasa tareda zabura ta bude idanu tana kiran sunan maheer, Dunkule hannu yayi yanajin zuciyarshi na zafi, dai² lokacin aka sake kira da sauri ya daga."Me kikeso nawa kike bukata? ni dai fatana kada ku cutarmin da mata." murmushi tayi."Me kake tunani da kace nawa nakeso a tunaninka kidnapping dinta nayi a'a ko daya......" da sauri yace."to me kike bukata....."? tace."kai nake bukata maheer....ni kai nakeso kai kadaine damuwata........" shiru yayi."yes kai nakeso maheer kaine damuwata ni indai zan mallakeka a rayuwa kome zai faru sedai ya faru...." yace."okey inna baki kaina zaki sakinmin matata...." tace."yes muddin kamin alkawarin zaka miko kanka zuwa gareni ita kuwa ka rabu da ita a rayuwarka to zan iya sakinta amma fa firstly u most have sex with me but zanci gaba da riketa a hannuna harse hakana tacinma ruwa a kanka kuma nasan halinka shiyasa zan bata tsaro na mussaman nayi tanaji sosai se burina akanka ya cika sannan ita zan rabu da ita lokacin ne nasan bazaka kara waiwayen taba."."okey indai haka kike bukata bakida matsala nidai fatana kada kisake yi mata komai." tayi murmushi."Aiba abinda muka mata..." yace."to ba gashi kun watsa mata ruwaba kuma kun mata rauni indai kinaso nayi abinda kikace to kada ku kara mata komai..." tayi dariyan mugunta."Ina daure wanefa amma inada kishi to kashedin dazan maka shine don't invite any police to this matter inba hakaba ur wife gonna die, domin yarana suna bibiye da kai...." ya share zufa."okey turomin da gurin ni kadai zan zo....." tayi dariya."and base kasha wuya gurin ganoniba am ur fioncy Zeeza......and kazo karshen round about dake area three junction zakaga wani makarantar boy's college to ina ciki nida jakar matarka kahanzarta zuwa nanda minti talatin inba haka ba zakaga gawar matarka....quick and save ur wife....." tana fadin haka ta kashe wayan. Ya salam ya furta addu'a kawai yakeyi ya duka ya tarbe kanshi me zeeza take nufine wani tanaji tayi, kuma meye burinta da se ya cika zata rabu da rumana, heaven sex with zeeza impossible, rabuwa da rumana tamkar an rabashi da ranshine amma baze yarda ta hallakata saboda shiba. Wurwuri zeeza tayi da wayan."Maheer....maheer kaine rayuwata." duban rumana tayi data tsureta da ido."Meye kike kallona mayya dena kallona ko sena kwakwule miki wa'innan idanun aljanun naki dukke kika jamin ina zamana kikazo kika rabani da mijina angona to bari yazo kasheki zanyi firstly after we having sex domin boka ya tabbatarmin ina diban sperms dinshi nakai za'amin asirin daze soni ni kadai ya manta da kowa ni kuma daganan bayan na kasheki na cika aikina zan daukeshi mutafi can wani guri muci gaba da rayuwa...mayya tunda kinfi karfin aljanu ni bakifi karfinaba nasa a hallakar dake da wannan tsinannan yaron naki tun yana ciki amma sun kasa to ni yanzu zanyi da kaina...." duban jijiigegen mutumin dake gadin rumana tayi tace."kada ka matsa daga gunta ko kadan." ficewa tayi tana waya, rumana tasa kuka ashe zeezace tasa asace mata cikinta to su me sukama zeeza da zata musu wannan mugun abun..... A firgice ya juya ganin yayanshi ke kira yasa yasaki zazzafan huci da kaman baze dagaba se kuma ya daga Alh. yace."hello bloodline yakake...."? daurewa yayi yace."lafiya...." a firgice Alhaji yace."kanina meke damunka naji muryanka duk ya canza."? yaso yayi musu amma yana bude baki seya fashe da kuka a tsananin firgita Alhaji yake tambayanshi "meke faruwa, a hankali yace."yaya rumana...." yace."meya faru da ita."? Hankalinshi ya dada tashi jin MK na kuka kaman wanda akace mishi iyayenshine suka rasu. Y ya tsagaita."Zeeza ta kamamin mata she want me to go and save her..." nan ya fadamai komai har ya yanke hukuncin zuwa dan besan me zata mataba in bejeba. Alhaji a firgice yace."saurareni MK i know how to handle all this yanzu bari na fada maka yanda zamu tsara plan din kafin na iso, kafara fadawa jama'an da sukeda alhaki da arean firstly." nan ya fada mishi komai tareda cewa ya hadasu da jami'an tsaron zasuyi magana yanda za'a kama zeeza batareda ta cutar da rumana ba. Tsaki zeeza tayi."Mtsssww kai lokaci na tafiya baze zoba koda yike zan iya kwana inajiranshi kuma bazan kashe kiba se a gabanshi dan seya sakeki zaki mutu bazaki mutu da auren shiba..." ficewa tayi daga gurin. Cikin kuka rumana ta dubi mutumin."Zanyi fitsari..fitsari nakeji.." banza da ita yayi hakan yasa ta kara fadi tsawa ya daka mata."yimin shiru baza kiyiba kiyi anan mana.....don't disturb me.." be rufe bakiba yaga ruwa ya farabin kafarta alamun fitsari takeyi, gindin bindigan hannunshi yabuga mata akai nan danan jini ya farabin kanta seda tunaninta ya dauke na yan mintuna kafin ya dawo, wani uban ihu tasa cikin tsawa yace. "Maza hadiye kukanki ko nasaki ki hadiye bindigan nan.." hannu yasa ya kwance igiyar da aka daure mata kafa da hannu dashi yace."maza tashi kifita kiyi fitsarin ki dawo kada kiyi tunanin escaping domin gaba daya gurinnan zagaye yake da yarana......." Ya juya baya kenan ta janyo wani katako dake gurin ta buga mishi a keya take ya fadi, a firgice ta rarumi bindiganshi tayi waje da gudu da nufin tayiwa zeeza barazana, amma tana ganin zeeza seta rude ta ruga da gudu a sittin zeeza ta bita, wani guri rumana tayi da baya bullewa domin karshenshi ginine tsayawa rumana tayi cikin kuka tana nunawa zeeza bindigan."kada ki matsoni in kika matso sena harbeki...." Zeeza da tasan rumana sam bazata iya harbin taba domin ko bera tasan rumana bazata iya kashewa ba, matsawa takeyi kusa da rumana hannunta dauke da wuka, harta isa da gudu rumana ta yarda bindigan a kasa ta ruga da gudu da gudu itama zeeza ta bita ta rikota. Rumana ganin zeeza da gaske take bil hakki dagaske take seta caka mata wukan yasa tafara kokarin kwatar kanta nan suka fara kokawa, MK daya kariso gurin a mota yan sanda na binshi duk sun kewaye makarantan sun kama yan ta'addan duka, ganin rumana tayi wani gu da gudu zeeza tabita yasa yabi gurin da sauri suma yan sandan suka bishi, Da gudu ze nufesu ganin suna kokawa da wuka wani daga cikin yan sandan yayi saurin hanashi yayinda wani ke fadin."ki miko kanki cikin ruwan sanyi u are under arrest...." a gefen ciki taci nasaran cakawa rumana wukan zata kuma kenan rumana ta kauce zeeza ta juya hannun nan zeeza ba tareda tasaniba ta cakawa kanta wukan wanda ya shiga har cikinta ya nado yan hanjinta zaro ido tayi, rumana tayi saurin rike wukan a nufinta na temakon zeezan jini na bin hannunta, a take a gurin zeeza ta fadi a kasa, itama rumana zube gwiwwowinta duka biyu tayi a kasa tasa kuka tana dafe da gefen cikinta da jini ke zuba, da gudu MK ya karisa cikin kuka kaman zararriya take kallonshi se lokacin tasaki wukan a kasa ta rungumeshi tana kuka, da sauri yan sandan suka karisa kan zeeza ganin ta mutu yasa ogansu yayi saurin cewa."U are under arrest Mrs MK." maheer da yake duke yadago da sauri."are u in seance."? yace."yes sir am sorry mu dukanmu ba wanda yasan meya faru mun daiga suna kokawa se daya ta fadi ta mutu to bamuda hujjan da zamuce ba ita bace bincikene kawai ze nuna hakan am sorry." rikota ogan yayi tana kuka tana rike maheer.."wallahi banyi komaiba bani bace..." MK ya fizgeta daga hannunshi."how dare you dazaka kama matata for no reasons..." ogan yace."sorry MK amma a yanzu mubar hukuma tayi aikinta duk da ko nasan matarka seta fito domin batada laifi.." cikin fushi yace."can't u see she is bleeding..." dan sandan yace."ai hospital zamu kaita first daganan kuma se mufara bincike." MK yayi tsaki, MK da rumana motan ogan yan sanda suka shiga yayinda su kuma sauran suka dauko gawan zeeza da sauran yan daban da suka kama tareda mutumin da rumana ta bugawa katako ya suma. Mimi 🖊️. 8/21/21, 8:03 AM - Mimi: 🎀🎀🎀🎀🎀 *LABARINA* 🎀🎀🎀🎀🎀 Alkalamin. ✍️ *Mimi.👸* Haleemart Iserh *(ummu ramlat)* *🌍MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu.Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fadakar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta. 📚🖊️``` ------------------------------------ Bismillahir Rahmanir Raheem. Dedicated to yhu my Amjad I love yhu 💋💋💖💖. ~END~ ```Last page insha Allah.``` 69&70. ```BAYAN WASU SHEKARU``` Cikakkiya kuma hamshakiyar mace na hango zaune a office din wanda kallo guda zaka mishi ka fahimci na likitocine duba da kayan dake ciki kuma daga gani ba'a kasar Nigeria bane, tana sanye cikin kayan likitoci wanda ya kara mata kyau ta daura mini hijab fari a saman lap court din dake jikinta, tana juyi akan kujeran. Rumana ta kara cika ta zama hamshakiyar mace wacce take cikin manyan matan first ladies masu tashe a zamanin, ta kara zama cikakkiya kuma kosassan mace ta kara kyau tayi haske kallo guda zaka mata ka fahimci irin kwamciyar hankalin da take ciki, babban Asibiti wanda akeji dashi a kasar MK ya bude mata a kasar England inda yanzu a can suke rayuwa, gaba daya ita da iyalanta zuwa lokacin yaranta uku, yayinda MK ya kara zama hamshakin mutum wanda duk duniya ta sheda dashi kuma take kaunar wakokinshi Infact dai ana damawa dasu. Wayane makale a kunninta tana magana cikin baturen harshenta tana murmushi wanda yake haddasa bayyanuwar dimples dinta dagajin yanda take wayan zaku fahimci da wanda takeyi wato mijinta abun begenta, siririn tabarau din dake makale a manya manyan bold eyes dinta da yake kara bayyanar da madaran kyanta ta sauke kasa,."okay cuddle buddy yanzu zan tafi cos zan biya school dinsu pinky na daukota...." banji me yaceba se cewa tayi."au batun Aunty umaima ai ina bata kulawa sosai yanxuma na baro ward din da take ta samu sauki sosai....." tace."okey seka dawo I love you." kashewa tayi ta tashi tsam tadau handbag dinta da key din motanta tayi waje. Inda kowa ya ganta zubewa yakeyi inda kaf dinsu ma'aikatanta turawane asibitinta yayi suna a duniya dan har daga kasashe da dama kawo patient ake, cikin fara'a take amsawa mutane harta fice. Ta nufi tsantsareren motanta da kallota kawai ya isa ya rikitaka ya tabbatar maka da matsayin rumana ta wuce inda ake tunani amma duk da haka basu dauki duniya da zafiba, Shiga tayi ta danna remote da kanta ta fara driving batareda anyi control dintaba, international tours Turkish ta nufa, makarantar na yarane dake England wanda seka rufa katada kai ko a kasar zakasa yaranka a school din domin hatta shugaban kasan England yaranshi a school din suke makarantar na manyane ba karya. Can saman upstairs ta hango pinky cikin pink uniform dinta wanda komai na jikin yarinyar pink ne hatta lips dinta da fatan jikinta pink color ne, Yaran school din ne wwa'inda kaf dinsu turawane wa'insun suma larabawane da indiyawane ke zagaye da ita tana raba musu chocolate wanda shima kanshi chocolate din pink chocolate ne, kowa fadi yake cikin turanci."thanks you pinky....." Pinky motan mummynta ta hango hakan yasa tayi musu waving bye ta sauka da gudu..., fitowa rumana tayi daga motan tayi yar lelen nata ta ruga da gudu ta rungumeta cikin shagwaba yarinyar tace cikin turanci wanda hausa be zauna a bakinta ba."Mummy kinyi late..." Rumana ta rikota."Sorry my pinky darling na tsaya duba patient ne am sorry ta riko kunnuwanta." pinky tayi murmushi."mummy where is daddy...."? Rumana tace."yana tareda baki a guest house.". Nan suka shiga yarinyar na kwance a jikinta se surutu da shagwaba take mata har suka karisa dan kareren gidansu. Da gudu pinky ta fito hydar daya fito sanye da short jumper da riga armless wanda yanzu be wuce 12years ba ze tafi lesson, ya bude hannu pinky ta fada da gudu tana dariya cikin turanci yace."My pinky kin dawo."? domin yaran hausa be zauna a bakinsuba, pinky da bazata wuce six years ba ta daga kai."Eh ya droon...." da sauri hydar yace."sannu da dawowa mummy." tace."yawwa droon zaka wuce lesson." yace."Eh..mummy wai daddy yace baze barni na fara driving yanzuba bayan kinsan papa (Alhaji sadeeq) ya siyamin new car daga Germany." tace."Eh ai yanada gaskiya gara driver ya dinga driving dinka ba yanzuba ka bari kakai 15." Ya bata rai."Au mummy namanta kinyi baki." tace."su waye.."? yace."bansaniba mummy." hakan yasa da sauri bodyguard suka bude mata kofan ta shige. Nany ta samu zaune tana bawa chuchu madara, (karamar yarinyar rumana), tana ganin rumana ta tashi "Sannu da zuwa hajiya." da kai ta amsa tareda fadin."droon yace nayi baki." tace."hakane suna blue falo...." Karisawa rumana tayi ta amsa chuchu daidai lokacin billy pink ta shigo rumana tace."oya jeki aunty sajna ta cire miki uniform din ta shiryaki.." pinky tayi sama da gudu ta nufi pinky room dinta domin ita komai nata pink ne saboda ita komai na gidan ya zama pink kallon sha'awa dukkansu sukabi pinky dashi, bayan ta haye rumana ta nufi blue falo. Daga hydar se bilkeesu wacce suke kira da pinky wacce bala'in san da takewa pink color ne yasa suke cemata pinky kuma dama bilkeesu sunan mahaifiyar Maheer ne wacce yanzu billy pinky durling bazata wuce 6years ba, bayan pinky se chuchu wacce taci sunan mahaifiyar rumana wato rahma, yanzu shekarunta hudu domin tsakaninsu da pinky ba nisa tana zuwa play group itace yanzu karama, Dattijawan turawane su shida wanda kowa da abunda ya kawoshi kasancewar ta bude wani kungiya na tallafawa tsofaffi, marayu, mara gata da kuma kananan yara da duk me neman temako hakan yasa suma wa'innan bayin Allahn sukazo mata da nasu kukan. Allah sarki rumana baiwar Allah nan take ta share musu kukansu. Kai Allahu akbar rayuwa kenan. ****************************************************** Wanka tayiwa chu chu tana cikin shiryata message din MK yashigo akan taje bedroom dinshi, murmushi tayi bayan bayan ta gama shirya chu chu itama ta shirya ta kara turare jikinta da turarruka masu kamshi da sirrika ko ina yaji, fitowa tayi inda tasamu hydar da pinky a zaune a falo, hydar na assignment pinky kuma na drawing tana sanye da short tight trouser da free size top duk kayan dake jikinta pink ne hatta earrings da siririn sarkanta da zabbunanta duk na gold suma pink ne hatta duwatsun da aka zuba mata a sumar kanta me sheki da alama na gold ne suma pink ne, Yaran a tare sukace."Sannu da fitowa mummy." ta daga kai."Yawwa droon, pinky ga chu chu nan ina gurin daddy." chu chu ta fada jikin droon, ita kuma Seda ta hada mai coffee me zuma sannan ta dauka ta nufi dakin MK. Tana shiga ajiye cofin coffee tea din tayi bisa stool, ta aijiye cup cake din dake hannunta bisa bedside table. Yana zaune kan kujera one sitter yana sanye da wani hadaddan fine pyjamas masu bala'in kyau fuskarnan nashi ma'abociyar murmushi se kyalli take jita yake kadawa, hijabin jikinta ta zare inda wani arnen shigene a jikinta na wata arniyar riga transparency water am less gownth tayi bala'in mata kyau kaf surorin jikinta a bayyane suke, Kan cinyanshi ta zauna tana murmushi yasa hannu ya rungumota ta baya yana sumbatan wuyanta taja numfashi.."Nagode sosai mijina kaine rayuwata kacanzamin LABARINA daga na kunci ya koma na farin ciki amma bansan mezanceba inasanka sosai baby boo banda bakin da zan ma godiya kaine rayuwata." ya kara rungumota."dazu muka gama magana da Asif seen next week zamu tafi london domin za'a bani kyautar kambu na duniya a kasar London za'ayi taron wanda shugaban kasar ne ya hada."."wow gaskiya nayi murna mijina Allah kaimu." Ya tura hannu yana latsa nononta da suke a mike yace."dafatan yau za'a bani inci kinga rabona fa daci tun dazu da safe...." Wani irin murmushi tayi wanda ita kadai tasan abunda ya kunsa se kuma maheer da rayuwansu ke jone tuni ta fara hawaye ta kara rungume shi."Nagode sosai mijina naga jarabawa a rayuwata mijina naga jarabawa kala da kala har daga baya jarabawan kan kazafin kisan kai yazomin amma da yike Allah ba azzalumin bayinsa bane da gaskiya tayi halinta se aka gano banida laifi, nagode sosai mijina LABARINA ba abinda ya kunsa se tsantsan jarabawa idan ubangiji ya jarabcemu a rayuwa hakan bayana nuni dacewa baya sanmu bane a'a hakan yana nuna mana cewa muna daga cikin mummunaine dan haka bayin Allah muyi tawassali ga ubangiji duk jarabawan da yake mana kada mu kosa Allah ubangiji ya bamu ikon cinyewa, Kiss ya manna mata yana lashe hawayenta."kaji uwar iya tsara zance..." ta bugeshi a kirji cikin wasa."ba wani ai kai ka koyamin." yayi saurin rike haba."ni a'a kada kimin sharri sedai ko ```UMMU RAMLAT```....."? ta turo baki."Eh naji mijina harka tunamin ina jidda matar rayyan." yace..."Eh." tace."tacemin tanaso tasan Ummu ramla- saboda yanda takejin labarinta...." yayi murmushi."to ki bata numbanta." tace."A'a numbanta nada tsada dan har haddaceshi nayi." yace."Eye to menene..." tace." ~09035221937~" yace."to yayi autar ummu ramlat,....ya kamata mu samarwa chu chu kani ko kanwa, amma kafinnan akwai abinda kike bukatane ko kuma abunda kikeso na temaka miki dashi ta bangaren kudi ko wani abu." ta sake rungumoshi."ba abinda nake bukata inada kudi a hannuna sosai nan da two days insha Allah nakeso afara ginin gidan marayun nan amma in bukatan yazo zan fada maka." ya shafo cibiyarta."Ina alfahari dake matata kece rayuwata i can't do with out u. " tace."ai wannan kai za'a jinjina mawa domin kome na zama yau a rayuwa kaine sila gaskiyar masu iya maganane da sukace every successful women they must be a strong man behind her. hakane mijina wallahi na yarda." yayi saurin cewa."and than in every successful man they must be a wife....." Ido ya kashe mata cikin wani irin kallo yace."kece rayuwata my Abna....." hanci yakai mararta yana shinshinar kamshinta tareda cewa."rufe idonki.." ba musu ta rufe seda yace, ta bude. Sannan ta bude. Dan zabuta tayi ta kankameshi ganin beran roba, yayi dariya"matsoraciya yau shine tsarabanki....." Ta daure."ni ba matsora ciya bace kuma bana tsoron beran roba nefa ai baya cizo..." yace."to taba ki gani." ta kai hannu zata taba kenan shikuma ya danna remote din dake hannunshi beran ya taso yayo kanta ta kudun duneshi ta cusa kanta a kirjinshi tana kuka harda hawaye, dariya yasa harda tafa hannu ganin duk ta tsorata yasa yayi wurwuri da remote din ya dagota."look baby beran roba nefa baya cizo..." Ina taki sakinshi da kyar ya tashi yadauke beran ya wurgar sannan ya dawo ya janyota kan jikinshi ta matsa tana turo baki, yayi murmushi."rigima girl...yau kuma bakin akeso nasha to zansha.." be jira fadin taba ya kafa kanshi kan lips dinta yafara tsotsa kaman yana shan zuma har wani tande baki yakeyi tuni jikinta yafara amsan sakonshi. Kan gadon ya fada da ita, tashi tayi ta sanya hannunta daya ta fito da nononta ta fara goga masa a kirji yanajin wani mugun dadi, hannuwansa ya sanya ya fara shafasu tareda sake fitowa dasu rikesu yayi gam sun cika mishi hannu laushi kamar audiga, bakinshi yakai yafara lasar kan nononta yana tsotsarshi kamar jariri tasaki wani nishin dadi tareda cewa."oohhhh....ahhhh.....dadi." Tana fadin hakan tana tura hannunta cikin kwantaccen sumarsa me laushin gaske wanda koya aske bata sati take cika kansa, tsotsar nononta yake tsotsa bana wasaba ya tsafki wanna ya koma ya tsotsi wancan, dick dinshi ta kamo tana wasa da ita tana lailaya kan tareda murzawa kafin ta janye ta turata a baki, Murginata yayi sukayi kai da kafa tana shan mood dinshi shikuma ya tura harshenshi cikin farjinta yana tsotsa."ohhhhhh bloody I really....luv yhu.....ohh....I die for ohh......." sambatu kawai yake tashi tayi ta kwale kafa ta lumshe ido da sauri ya matsa a tare suka fara turawa ciki dukkansu suna ihu.....da kyar suka samu ya shiga duka saboda har lokacin rumana da an gama sex take komawa ta tsuke, Ihu suke sosai suna sambatu danjin junansu suke fil sambatu yake yana fadin."baby...I luv you u are the best cutie and honey queen in the word wow.....ah.... Ashhhhhh......ohhh....i love yhu u are so sweet...ohhh...i die in honey pot... Ohnn." Infact dai seda yayi release a lokacin yakai sau biyar amma daya kawai yayi a gabanta sauran duk a bakinta yayi domin ya tsatso wulakanci haka yake sata ta hadiye fresh milk shima haka yake tsotse na jikinta. MK irin mazananne da suka kware gurin soyayya domin da wuya mace ta iya rabuwa dashi ya kware sosai gurin romance bakai tsaye yake afkawa maceba seya tabbatar kin kamu yanda da kanki zaki budemai kafa sannan yafara heaven sex da mace, dan hardly mace ta iya rabuwa dashi domin bashida kyankyami yakan lashe rumana tun daga kanta har kasan yatsunta ko a jikinshi sema dadi da zeji, on like wasu mazan da suke afkawa mata batare da wani romance ba hakan yakesa aure baya lasting se kuga yayi saurin mutuwa to ba'ajin dadin abun domin romance shine tushen komai, dan haka yar uwa ki tashi tsaye kada a barki a baya. Kukan pinky darling sukaji da sauri tace."kaman pinkyce ke kuka..." da kyar ya dagata ya zare abun tazura riga shima ya zura jallabiya suka fice. A tare suka fito suna tambayan meya faru,? hydar ne yace."Mummy muna zaune muka nemi chu chu muka rasa bamu gantaba." a razane MK yace."what mekake nufi droon."? cikin turanci kaman yanda sukeyi pinky tace."daddy muna zaune ita kuma tana wasa a can...." ta nuna inda jerin kayan wasa yake birjik taci gaba."muna juyowa mukaga bata....mun duba har sorrounding bata nan." cikin kuka rumana tace."Na shiga uku ina 'yata ta shiga..."? MK ya dubeta hankali tashe."come down wifey chu chu na gidan nan...." cikin kwaratsi tace."how...taya zakace I should calm down bayan banga chu chu ba...." Lokaci guda hankalinta ya tashi ta hau kuka."Shikenan husby Aljanun sun kara sacemin baby dama na fadama basu rabu damuba gashi yanzu sun sacemin chu chu na har nan suka biyomu ni....ummu rumana ya zanyi...." ta daura hannu akai tana kuka, maheer khan dashima hankalinshi a tashe yake ganin droon da pinky na kuka ga rumana hakan yasa hankalinshi da da tashi. Diyam da take boye bayan cushion wacce ta dawo daga school (zuwa lokacin tayi aure ta auri wani dan indiya inda ta zama babban lawyer tazo England ne dan kara fadada iliminta lokacin tanada karamin ciki su aknan ai an haifi yara biyu kenan bayan mubinat, Areed, da Airan, raudah kuma da kyar ta samu tayi aure amma bata taba haihuwaba hakan yasa mijinta karo mata kishiya domin tayi amfani da pills na hana daukan ciki abaya shiya kashe mata mahaifa mairon Alhaji kam ai ta haifamai yan biyu Adeel da Ajeed duka maza). Diyam ta dago tareda chu chu dake hannunta tana dariya da sauri rumana ta ruga ta rumgumeta tasa kuka, droon da pinkyma bayan mummynsu sukabi suma suka rungumesu dukkansu suna kuka, Maheer khan adon garin yan mata da samarine ya kariso gunsu yana murmushin nan nashi me bayyanar da madaran kyanshi yace."Aljanunne suka dawo miki da chuchu nawa......"? dagowa tayi cikin wasa takai hannu ta bugeshi a kirji hannu yakai ya share mata yan kuntun hawayenta in a whisper yace."be with smile for ever...happiness is free...." hannu tasa ta dankwali chocolate cake din dake kan table ta shafa mishi a hanci shima cikin murmushi yasa hannu ya dankwala ya lakuci hancinta, droon da pinky wasa suma suka farayi da cake din tana shafa mishi yana shafa mata. Hannu ya bude dukkansu suka fada suna dariya, diyam da take gefe ta daga camera takashe ido tareda fadin."Happy Family be in happy for ever." Dariya dukkansu sukayi ta dauka a haka duka suna dariya harda droon, pinky da kuma chuchu. ```AND THEY LIVED HAPPILY EVER AFTER.``` Masha Allah Alhamdulillah. Tammat bissalam. I thanks Almighty Allah for give me opportunity and power to complete this book. Masha Allah Allah sa muyi amfani da darasin dake cikin wannan littafin. Allahsa ayi amfani da abunda nafadi kan daidai wanda nafadi kan kuskure kuma Allah gafarta mana. Gargadin da littafinnan y kunsa a fili yake base na muku wani bayaniba fatana Allah sa littafinan ya ilimantar da Al umma kuma ayi aiki dashi ba'a karanta abarshiba. Amma kafin na kare ga wani dan jan kunni da zanyi. Yan uwa ya kamata mudinga tunawa da mutuwa ako wani yanayi muka tsintsi kanmu ya kamata muyi abunda ya kamata tunka dare yamana. Hankalina kan tashi inna tuna da hardani ake zaman makokin wasu yan uwa to wata rana haka za'ayi nawa yan uwa, hankalina na tashi idan na tuna nidinma mai lefice kuma hisabi na jirana a gaba, hankalina na tashi idan na tuna Annabawama sunji radadin mutuwa balleni dana kasance me aikata zunubi, hankalina na tashi idan na tuna cewa mutuwa dolacefa a gareni, a gareka, a gareki, a garemu...., gashi kuma bamu wani tanajiba bare muje mu tarar da abu me kyau, Hankalina na tashi idan na tuno da inada sutura me kyau amma wata rana likkafani shine abun karshe da za'a samin sutturata, hankalina na tashi idan na tuna ada bani yanzu kuma akwaini yanzu kuma a wayi gari wata ran babu ni, hankalina na tashi idan na tuna yanzu ina motsi wata rana zan zamo gawa, hankalina na tashi idan na tuna kullum a gidanmu nake kwana wata rana a kabari zan kwana, hankalina na tashi idan na tuna da kullum da kaina nake wanka nake komai wata rana yimin za'ayi, hankalina na tashi idan na tuna da hardani a rayuwa dani ake chatting dani ake komai hardani cikin masu posting a yanar gizo wata rana za'a wayi gari babu ni, Yan uwa mu daure mu tuna da abubuwan nan masu muhimmanci a rayuwarmu. Idan yau hardamu gobe babu mu dan Adam a kullum yana rasa abubuwa masu muhimmanci a rayuwanshi ba tareda yayi nazariba, WATA RANA MANZON Allah (saw) yacewa sayidina Ali kayi wadannan abubuwa guda Biyar kafin kayi barci na Daya 1 ka bayar da dinari dubu hudu sannan kayi barci na biyu 2 ka karanta alqurani dukkansa sannan kayi barci na uku 3 ka biya diyya kudin aljanna snnan kayi barci na hudu 4 ka saka mutane biyu farin ciki wadanda suke fushi da junan su Sannan kayi barci . na biyar 5 kayi aikin hajji sannan kayi barci sai sayidina ali yace wannan Abu ba mai yiyiwa bane taya zan iya yinsa sai manzon Allah yaba amsa. ❤️ karanta fatiha sau hudu dai dai yake da bada dinare dubu hudu hudu sadaka ❤️ karanta kul huwallahu dai dai yake da sauke alkur'ani dukkansa ❤️ fadar LA haula wa LA quwata illa billah dai dai yake da biyan diyar aljanna ❤️ fadar astagfirullah dai dai yake da saka mutane biyu farin ciki wadanda suke fushi da junansu ❤️ fadar kalimatu shahada LA ilaha illal laha Muhammad u rasulillah dai dai yake da aikin hajji sai sayidina Ali yace yanzu zan aikata wadanan abubuwa ya rasulillah 💙 Annabi yanacewa imanin dayanku baya cika har sai yasowa Dan uwansa abinda yake sowa Kansan . Annabi yace duk Wanda baya rahama ga mutan (tausayawa/taimakawa) mutane Allah bazai yi Rahama a gareshi ba Yan uwa annabi muhammdu Yana son mu yayi Mana komi ya Allah ka Kara Masa daraja da daukaka duniya da lahira ameen ❤️. *NASIHOHI GUDA HAMSIN (50)* 1 ka kula da kanka 2 yazamana kana jin tsoron Allah 3 ka san cewa duk abinda ya sameka daga Allah ne 4 ka zamu mai cika alkawari 5 ka zauna da kowa lafiya 6 ka dinga tunawa da mutuwa 7 ka rage buri 8 ka cire kwadayi 9 banda yin hassada don kaga Allah ya daukaka wani 10 kasan cewa ita fa duniya ba matabbaciya bace 11 ka yawaita istigifari 12 ka yawaita salati ga manzon Rahama 13 banda yin gulma ko munafurci 14 banda cin amana 15 ka zauna da kowa lafiya 16 ka tsarkaka zuciyarka 17 banda nufar mutum da sharri 18 karkayi zalunci 19 karkayi girman kai 20 karkayi wulakanci 21 ka zama mai taimako 22 ka kula da addininka 23 ka zamu mutum mai Alkunya 24 ka zama mutum nagari mai kirki 25 kasan cewa komai mai wucewa ne 26 ka dinga hakuri kar ama shaidar cewa baka da hakuri 27 ka kuma yawaita addu'a 28 kayi biyyah ga iyayenka 29 ka zama mai tausayi 30 ka zama mai imani 31 kana aiki da hankalinka 32 ka guje wa sabon Allah 33 karka ci haram 34 karkayi shaye-shaye 35 ka nisanci zina 36 ka mai da hankalinka guri daya 37 ka ciyar da kanka halal 38 karka zama mutum mai yaudara 39 duk abinda zakayi kayi saboda Allah 40 banda aibatan mutum don kaga yana wani yanayi,yi mishi addu'a 41 ka zama mai taimako da tausayin iyayenka 42 ka yawaita yiwa wadanda suka rasu addu'a 43 kazama mutumin da kowa zai dinga maka kyakkyawar shaida 44 kabi duniya a hankali 45 karka dinga yin gaggawa 46 sannan ka rike gaskiya duk maganar dazaka fada kake yin gaskiya. 47 ka zamu mai adalci a duk inda kake 48 kar abin duniya ya rudeka har kaje kana aikata sabo 49 ka kula da hakkin makwaftanka 50 kayi fatan gamawa da duniya lafiya... Allaah Yasa mudace... 📚🖊️ Muji tsoran Allah bayin Allah 🤝🍇 Wani saurayi yazo ya samu manzan{saw} yace: ya ma aikin Allah kamin ixini dana je nayi zina, sai mutane suka juyo gareshi suna mamaki kuma suna tsawatar masa, suna cewa Kai Kai Kai, SAI ma aikin Allah yace : Ka kusanto ni: sai ya kusanto dashi kusa da manzan Allah {saw} sai annabi yace ya zauna, Sai ya zauna✓ sai annabi Muhammadu s a w,, yace dashi: Shin kana so ayi xina da mahaifiyarka? Sai wannan matashin yace: Aa wlh Allah ya sanyani fansa gareka, Sai yace: to Suma mutane Basu so ayi da mahaifiyarsu" Sai yace dashi, Kana so ayi zina da yarka? Sai yace dashi A'a wlh ya ma aikin Allah' ubangiji ya sanyani fansa gareka, Sai yace:To Haka suma mutane baza Suso ayi zina da yayansu ba, sai yace dashi Shin kana so ayi zina da yar uwanka? Sai yace A'a wlh Allah ya sanyani fansa gareka, sai yace : To Haka suma mutane baza Suso ayi zina da yar uwarsu ba, Sai yace dashi Shin kana so ayi zina da goggonka ? Sai yace A'a wlh Allah ya sanyani fansa gareka, sai yace To mutane Suma baza Suso ayi zina da goggonsu ba, sai yace: Shin kana so ayi zina da yafendon ka ?, Sai yace A'a wlh Allah ya sanyani fansa gareka, sai yace: To mutane ma baza Suso ayi zina da yafendonsu ba, Sai manzan Allah {saw} ya dafa kayin wannan matashin da hannunsa Mai albarka yayi Masa addu'a: yace: YA UBANGIJI ka gafirtama wannan saurayi zunubansa Ka tsarkake xuciyarsa Ka tsare masa farjinsa{Al'Aura} Daga nan wannan saurayi bai sake waiwayan lamarin zina ba, Allahu Akbar-kaneeran Allah ta ala katsare mana imaninmu kayi mana aiki gafara alfarman annabi Muhammadu (SAW) 🤲🤲🤲😭😭😭😭😭😭 Allah ubangiji kamana tsari da zina ka nisanta mu daga gareta. Ameen ya Allah. 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭🤍🤍🤍🤍🤍🤍🤍🤍Ya ubagijinmu, sarkinmu me share mana hawaye gatan mu a yau da kullum🤲🏻ya rabbi muna tawasali da sunayanka kyawawa 🤲🏻muna Kama kafa da fiyayan halita Annabi Muhammad S.A.W 🤲🏻Y rabbi dan girman ka🤲🏻 dan karfin mulikinka 🤲🏻Dan rahamarka 🤲🏻dan malaikun rahamar ka🤲🏻 dan daidaituwar ka akan alarshi 🤲🏻dan ka'abanka ya rabbi🤲🏻 dan qur'ani ya Allah 🤲🏻wa'yanda suke fama da kuncin rayuwa da kuma damuwa Allah ka yaye musu 🤲🏻Ya Allah idan basu fito sun fadi damuwarsu ba Kai ka san abinda ke cikin xuciyoyinsu ya rabbi dan annabi muhammadu ka biya mana bukatunmu🤲🏻 Allah ka share mana hawayenmu🤲🏻 ka zama gatanmu 🤲🏻bamu da kowa sai kai 🤲🏻Kai ka ce Mu rokeka xaka amsamana gamu munxo da qoqan baranmu ya rabbi ka amsa mana🤲🏻Allah ka dubemu da idon rahama ka share mana hawayenmu ya hayyu ya Kayyum, Allahumma Ameen ya rahma🤲🏻 ❤❤ ❤❤ 💖 Manzan Allah tsira da Amincin Allah su kara tabbata agareshi yace:– Duk Wanda yayimin salati a rana sau dubu(1000) to bazai mutu ba har sai nayi masa bishara da Gidan Aljannah. Allahuma salli wa sallim alal nabiyina Muhammad sallallahu alaihi wasallam. Allah bamu ameen. Amin ya Allah. Wannan shine dan takaitaccen tunatarwanmu Allah sa ya amfani al umma. Ameen. Nagode sosai masoya bansan da wani baki zanyi amfani wajen nuna godiyata a garekuba nagode sosai da irin comments din d kukemin ni kuma insha Allah zanci gaba d nishadantar daku fadakar daku harma da ilimantar daku, fatana kuci gaba da bani hadin kai ta hanyan comments dinku me karamin kwarin gwiwwa. Ngd nagode sosai yan uwa really appreciate. Masoyana masoyan littattafaina masu min magana da masu kirana a waya ina godiya sosai kuma ina baku hakuri duk wanda suka kirai basuga feedback ba suyi hakuri abubuwane sukamin yawa da masu min magana basuga reply ba am sorry, amma masoya kuna raina ako yaushe. Jinjina ta musamman da ban girma ga uwa ma bada mama me share mana hawayen mu. *MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION 📚🖊️* *M. W. A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da Aiki da Ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fadakar ta kuma Nishad'antar da masoyan ta.``` ~Nagode sosai uwa ma bada mama jinjina ga daukakin writers na MANAZARTA ina sanku sosai, Allah barmu tare ya kuma kara hada kanmu.~ Ameen thumma Ameen. Bazan manta dakuba jinjina gareku. ```Ummiter Maiyaki. Maman hisham. Maman Amatullah. Hauwa'u M. Al hassan. Hafsyy banki. Mmn khalipha. Murja Ado Usman. ❤️✨. Jameelah Isah. Ummin Yahzeed. Fateemah Cameroon. Marghi Lady. Maman mamy (Shalele). Shuwana (Rahma koise). Fatash. Jasmine. Erisco. Eedatou. Aunty jameey yar mutan kankiya. Sis binta umar balele. Sis rufeey. Milhat. Yussy. Sis Nafeesat tawa. Zara ❤️ Name sake (Sadeeyah Abdallah) My besty my dream hafsat Amjad really appreciate darling. Dama sauran wa'inda ban lissafoba, I want yhu to know that you magalize in my heart. Ngd sosai masoya inasanku ina kaunarku sosai se mun hadu a sabon book dina insha Allah taku me kaunarku *Mimi* gonna miss the team rumana. Marubuciyar. *RAYUWA SEDA KEE* And now kuma LABARINA se mun sake haduwa a sabon book dina insha Allah bazan fadi muku sunaba se kunjini.``` Please ku tayani da addu'a Allah bani lpy wlh banajin dadi daurewama nayi nake muku typing saboda nakosa nagama typing din LABARINA, please am serious sick please pray Allah bani Lafiya amin. ~For more Information.~ 09035221937. ~Ngd gonna miss yhu ladies.~