🔖BASMA*🔖_ 📄Littafi na 1 *UMMU MAHER* (MISS GREEN)🍏 A hankali Abeed ya zagayo ta gaban mahaifiyarsa ya kalleta sosai sannan ya Ɗago haɓarta ya ce"ya ke ma'abociyar ƙyau da haiba ina neman gafararki ya ke mahaifiyata abin tinƙaho na,ta gaban goshin sarki babu wani a gabanki ko a bayanki,ke ce agaba ke ce a farko babu wani mahaluƘin daya isa ya tsaya a gabanki ya ce bake bace don cikar izza da kuma Ƙyau da Ƙawa."dun gure kansa ta yi tana dariya ta ce"kai yarima gaskiya ka raina ni sai kace wata matarka?".murmushi ya yi sannan ya ce"ai babu wata mace a guna data fiki ya ke mahaifiyata babu wanda ya isa yaja da ke matuƙar ina wajen ba tare da na cire masa yatsanta guda ba,don haka ni ke ce abar ƙauna ta har abada". wani irin jin daɗi ne ya sauka a fuskar sarauniya Jidda don arayuwarta tana matuƙar son taga an yabe ta kuma duk abinda ta ce ayi to ya zama dole a yisa,don tun a masarautarsu ta sudan babu mai ɗaga mata hannu ba tare da ta saka anyi mata maganinsa ba.sarauniya Jidda tana da izza da kuma mulki bata yadda a kawo wani abu a masarautar ba wanda ba ita ce ta kafa sa ba,don haka kishiyarta fulani Khadija binta ta ke sau da ƙafa don aƙwai lokacin da ta mari Fulanin akan ta karya mata doka,tun Abeed yana ƙarami ta ke sonsa tunda ita alokacin Allah bai bata haihuwa ba sai daga baya ta haifi namiji sai kuma mata 2 ƴan biyu daga nan bata ƙara haihuwa ba. Sarauniya Jidda kuwa tana da ƴara guda5 ɗaya namiji huɗu mata ta aurar da biyu matan Hasiya da Husna,yanzu kuma aƘwai Hajara da Bilkisu. Hajara ce kawai tayo halin Sarauniya Jidda saboda tana da izza da mulki da kuma wulaƙanta ɗan adam babu ruwanta komai girmanka yanzu zata zageka ta saka aci maka mutunci. Washe gari da sassafe Fulani da kanta ta isa ɓangaren ɗanta Yarima Abeed yana ta karatun alqur'ani mai girma ta shigo,ta kalli ɗan na ta cikin burgewa aranta tana ƙara son ɗan na ta don aƙwai addini sosai kuma kullun ba shida abokin hira irin qur'ani ya yi karatu a turai na shekara 15 amman ko da yaje ɗin ma bashi da wani aboki sai wani abokinsa Al'amin shima Al'amin irinsu ɗaya da Abeed don yana da matuƙar taka tsantsan sosai da addininsa. tsayar da karatun Yarima Abeed ya yi sannan ya gaida mahaifiyarsa cikin girmamawa sannan ta ce"yarima anjima ƴan matan nan na masarautu daban daban zasu zo gidannan ka zaɓi wacce ka ke so daga cikinsu kaima ka yi aure ko ns ji daɗi araina".ransa yaji ya yi masa zafi ammzn saboda mahaifiyarsa taji daɗi sai ya ce"babu komai mai babbar fada insha'Allah ina nan ina jiran zamansu Allah ya zaɓa min tagari a cikinsu." murmushi ta yi sannan ta ce"Ina alfahari da kai ɗana,saboda ban taɓa baka umarni baka bi ba don haka ina maka fatan alheri a rayuwarka ta duniya ya wanke maka dukksn abinda ke damunka na zuciyarka ya cikamin burina na ganinka a matsayin Yariman ƙaisa babu abinda zai sani farin ciki irin ganin wannan ranar". murmushi ya yi sannan ya ce"ummi na Allah ya kaimu lokacin yasa muna da rai da lafiyar gani".murmushi ta yi ta ce"amin". tana fita yabi hanyar da tabi da kallo yana masifar son mahaifiyarsa amman kuma aƙwai wani mummunan hali irin na mahaifiyarsa wanda baya sonsa,yasha yi mata wa'axi akan hakan amman sai ta nuna masa fushinta don haka yana ji yana gani sai dai ya yi shiru ya ƙeleta don mahaifi yafi gaban wasa. Kallon ƙaton mudubin da ke ɗakinsa ya yi,ya kalli kansa ya kalli irin halittar da Allah ya yi masa,amman fa sai dai kash ya rasa wani abu a zuciyarsa wanda ya ke ji kamar ba zai taƁa samunsa ba. Kash nasan masu karatu zasu so suji wannan wata irin matsala ce da Yarima,ku biyo ni ni miss green don kuji wata irin matsala ce haka. **** Ina kitchen ina girki salimat ta shigo Ƙanwar Maryam ta ce"ke kurma har yanzu baki gama girkin bane?yunwaqq muke ji?".ban ma san me take cewa ba na cigaba da girkina kawai sai ta ɗebo ruwan zafin dana fara zubawa na shayi ta watsomin a kan kyalkyawar fuskata,tsananin zafin dana ji yatsa na ƙwala wani irin ihu ina yarfe hannuwa na don har hannu sai da ya zubar min,abinka da farar fata wajen ya tashi ya yi ja nan da nan,Mama da tazo wucewa ta kitchen ɗin taji ƙara ta da sauri tayo kaina,tana tambaya ta me ya faru?kasa magana na yi saboda tsabar azabar dana ji na rungume Mama ina kuka mai cin rai. Da sauri Salimat ta fita don tasan bata da gaskiya da sauri Mama ta janyo hannunta ta ce"ai wallahi babu inda zakije Salimat don wallahi na gaji da abinda kuke wa yarinyar nan,ana cikin hakan Hajiya Saratu ta fito tana cewa"to wata wainar kuma ake toyawa,nasan babu munafukar data haɗa wannan abin sai kurma. Faɗa sosai akayi ranar agidan don duk da Mama bata ramamin ba amman fa anyi masifa sosai kuma Salimat tasha duka wajen Mama da ƙer Hajiya saratu ta amshe ta tana kuka tana tsine mana ni da mama. Alhaji Tasi'u ransa ya ɓaci sosai shine mijin mama yayar mahaifiyata dukanmu ya taramu ya kalli Salimat ya ce"idan na ƙara ganin wani mahaluƙi ya hantari Basma baiwar Allah marainiya,ku me yasa baƙwa tausayin yarinyar nan ne?da wanne zata ji da kurmanta ko da maraici ko da matsalarku,yarinyar nan a bata taɓa ganin mahaifiyarta ba ballanta ma taji Ɗuminta to wallahi bazan yarda a salwantar da rayuwarta ba,ke kuma hajiya saratu ki jawa mutumncinki don wallahi na Ƙara jin wani abu ya faru to tabbas ran kowa sai ya ɓaci".yana faɗar hakan ya yi tafiyarsa,Abubakar ya kalli Basma ya yi mata alama da hannu ta yi haƙuri baza a ƙara yin hakan ba".ɗan murmushi ta yi har ƙyawawan dimfil ɗinta ya lotsa ƙyaunta ya ƙara fitowa. Abubakar ma murmushin ya yi yana ƙara jin son yarinyar acikin zuciyarsa ga ta kurma amman Allah subhanahu wata ala ya yi mata baiwa kala kala. Shima faɗa sosai ya yi wa ƙannensa Maryam da Salimat,don su biyu ne yanzu yaran Hajiya Sara mata waɗanda basuyi aure ba ta aurar da mata uku,Abubakar shi kaɗai ne namiji shine kuma ɗanta na biyu. *Miss green ce* [08/08, 14:11] Miss Green🍀: _*🔖BASMA*🔖_ 📄Littafi na 1 *Ummu maher(miss green🍀)* _Noticed🛐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._ ---------------------- *matso kuji👂🏻* Babu abin ƙyama a ha littar Allah matuƙar shi ya yi halittarsa don haka mu kiyaye don muma bamu fi ƙarfin ikonsa ba. --------------- Bismillahir Rahmanir Rahim 1🟠 . . . .A hankali na ke share Ƙaton gidan a zuciyata ina ta istigfari don ban taƁa yin shiru da bakina akan ambaton Allah,shiyasa ko da yaushe zaka ganni cikin nutsuwa da kamala,wata sharar naji an watso min na ɗago kaina Maryam na gani a kaina tana ce wa"to uwar shara ga wata ƙarin sharar nan".bance mata ƙala ba na koma gefe na zauna don nasan tunda Maryam ta fara haka to tabbas tana son ɗebo rigima ne. Cikin fushi ta ce"ikon Allah yanzu don na kawo wata sharar ki haɗa shine zaki koma gefe ki zauna ke ga ki uwar fushi ko?".sunkuyar da kaina na yi hawaye na bin kuncina Allah sarki baki yana da daɗi wani lokacin,yanzu da ina da baki da tuni ko da wataran banyi magana ba to tabbas wataran zanyi don sha'anin mutanen gidan sai a hankali. Ana cikin hakan Hafsat tazo ta sameni ina kuka ta ce"Basma me ya faru ki ke kuka kuma?".tasan halina ba lallai in gaya mata ba don aƙwaini da haƙuri kamar dutse don haka ta juya kan Maryam don taga alamar ni da Maryam ne don ta juya ƙeyarta ta yi irin ɗaurin nan na ture kaga tsiya,don ƙarin neman rigima sai ce wa ta yi"to tsigarallahu to da kika zo rama mata zakiyi ko kuwa inji labari?".ran Hafsat ne ya ɓaci sosai ta ce"kin san ai zan iya rama mata ɗin saboda kin san Basma kurma ce shine ki ke mata duk abinda ki ke so don ki zalunce ta,to wallahi ba zaiyuwuba sai na tsaya tsayin daka na rama mata duk wani cin kashi banza kawai babbar kwabo". Shaƙo Hafsat Maryam ta yi ta ce"ikon Allah yanzu Hafsa ni ki ke zagi saboda wannan kurmar banzar ko?ko da ya ke ƴan ubanci za ki nuna min saboda ita ƴar ƙanwar Mamanki ce dole ki nuna min haka?to wallahi ki maida hankalinki ko kuma inci ubanki hankali ƙwance". hayaniya sosai su Hafsat suka fara ita da yayarta Maryam ni kuka babu abinda na ke sai kuka ina rabasu,muna cikin hakan Hajiya Saratu ta fito tana ce wa"ikon Allah ke Hafsat tsabar tsaurin ido ki rasa da wacce za kiyi faɗa sai sa'ar yayarki?amman ke dai baki da kunya wallahi,ko da ya ke aikin munafukar uwarki ne mai zugaku a kan yi wa mutum rashin mutunci".babu abinda Maryam ta ɓoyewa mahaifiyarta harda ƙarya da sharri duk ta haɗa ta faɗa. Tafi Hajiya Sara ta farayi tana ce wa"ai ni daman nasan babu munafukar da ta haɗo wannan faɗan sai wannan munafukar kurmar.sai ana magana ta yi maka wuƙi wuƙi da idanu tana kallon ka kallon rainin hankali. Ta yo kaina tana ce wa dukan da Hafsat ta yiwa ƴa ta yasin akanki zan rama,da gudu Hafsat ta yo kaina tana ce wa"wallahi Hajiya babu wanda zai ƙara dukan baiwar Allahn nwn a gidannan,don ita ba jakar ku bace."tana faɗar hakan taja hannuwa na muka nufi ɗakin mama. Haryanzu ban daina kukan ba,Hafsat ta buɗe fridge ta ɗakkomin ruwa mai sanyi ta ce"gashi kisha Basma,amsa na yi na hau shan ruwan nan sai da na shanyesa duka,Hafsat ta yi dariya sannan ta ce"ki yi haƙuri ƴar uwata kowa da irin ƙaddararsa kuma indai ina gidannan babu shegen da ya isa ya bugeki wallahi sai na rama miki. Wasu hawaye ne masu zafi suka zubomin na kalli Hafsat na yi mata alamun na gode,dariya ta yi sannan ta ɗakkomin wani hausa book mai suna silar fyaɗe na marubuciya Ummu maher. Sosai naji daɗin littafin har Mama ta dawo ta sameni ta ce"to uwar karatun littafi sana'ar a ke yi ne?ƴar dariya na yi sannan na yi mata alama da hannu na ce sannu Mama dafatan kin dawo lafiya,ta ce lafiya ƙlau ɗiyata. Nan muka cigaba da hirarmu da Mama amman da hannu muke yi don sai kace ma ina jin maganar gwanin sha'awa. ***** *ƘAISA PALACE* abinda kenan aka rubuta a babbar masarautar wacce ta haɗa abubuwa masu abin sha'awa shuke shuke masu ƙyau sanyin idaniya. A hankali ya ke takawa duk inda yabi sai kaga an zube ana gaishesa,yana amsawa cikin kulawa tsaɓanin Hajara ƴar uwarsa don ta haɗe fuskarta sosai kamar kunun tsamiya. Yarima Abeed kenan yana da matuƙar mutunci ga mutane ba shida girman kai ko kaɗan amman sai dai fa masarautar ta su aƙwai lauje cikin naɗi don aƙwai abubuwa sosai waɗanda suka kasance na zalunci da kuma kitimirmira kala kala. Yana da ƙyau sosai wanda tsayawa faɗar kyaunsa da kuma cikar izzarsa na dabanne,da yawa mata sun kamu da ciwo iri iri saboda shi,sai dai shi sam har yanzu bai ga wacce ta yi masa ba,don mafi akasarinsu ba don komai suke sonsa ba saboda kuɗi da kuma ƙyau don masarautar ƙaisu masarauta ce masu ɗinbin dukiya sosai. Kai tsaye ɗakin mahaifiyarsa ya shiga wacce ake ce mata,Jidda amman ana ce mata sarauniya saboda mahaifinta shima sarki ne mai zaman kansa don yana da kuɗi sosai. Zagaye ya same ta tana yi a cikin ɗakin ya yi sallama ya shiga,ta ce"yanzu abeed abinda ka ke yimin kana jin daƊinsa in baka umarni ka Ƙi bi,sai abinda kishiyata ta baka umarni shi ka ke yi,to yau na barka na yafe mata kai". Cikin fushi ta juya masa baya wannan kuma yana daga cikin tarkon da ta ɗana wa Yarima don ayanzu yana da shekara a duniya35 amman ko zancen aure bayayi shiyasa a wannan karen ta shirya yi masa aure ko ma me zai faru sai dai ya faru don ba za ta yadda kishiyarta ta dinga bawa ɗanta shawara ba don ita bata yadda da kowa ba. *Miss green ce* [08/08, 14:11] Miss Green🍀: _*🔖BASMA*🔖_ 📄Littafi na 1 *UMMU MAHER(MISS GREEN🍏🍀)* _Noticed🛐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._ Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *Matso kiji👂🏻* yin sallah akan lokaci yana Ƙara kusantamu da ubangiji,sannan Allah yana shiryar da mutum da barin alfasha. ------------------------------ 3🟡4 ranar Hajiya Saratu ƙwanan baƙin ciki ta yi na yadda Alhaji ya ke banbanta su Salimat da kuma ƴar ruƙonsa wato Basma,ji ta ke kamar ta kashe ta ta huta,ko a waje Basma tana da farin jini sosai a wajen mutane don kafin kaga an aiko neman su salimat to sai an aiko neman Basma,abin yana bata mamaki duk da yarinyar tana da ƙyau sosai amman kuma ai ba tada baki,to ta yaya zata yi zancen?ai kuwa bazai yiwu tana kallon wannan kurmar ta yi aure tabar ƴaƴanta ba,don haka idan sun san wata basu san wata ba. Kuka sosai na ke yi idan na tuno da mahaifina yana raye amman ban isa yanzu inje gidansa inyi ƙwana ɗaya bama,saboda wani shinge da ya gifta a rayuwarmu,na ɗaga kaina sama ina tuno wani abu daya shuɗe a rayuwata. Mahaifina bai taɓa ko da ƙwana ɗaya ba tare da ya kawo mace gidansa ba,aƙwai Hajiya Tani ita daman ta zama kamar matarsa tun a zamanin mahaifiyata tasan da zaman Tani kuma ba aure sukayi ba,sai dai ba yin kansa bane aikin asiri ne. Ban san mahaifiyata ba idan ba a hoto ba ayadda aka bani labari mahaifiyata sunyi auren soyayya da mahaifiyata mahaifina asalin shuwa arab ne dake yankin maiduguri ɗan gatane sosai awajen mahaifansa,tunda Hajiya Tani taga mahaifina sai ta ƙwaɗaitu dashi sosai ta dinga kashe kuɗinta wajen bokaye amman abin bai taɓa cinsa ba,da ta gano mahaifiyata ke karya komai ta hanyar addu'ah da kuma magani sai ta saka mahaifiyata sosai a gaba,ita kuma mahaifiyata fulanine na asali da ke yankin yola,don haka iyayensu suj tsuma su sosai da maganin tsarin jiki,sai da mahaifiyata ta yi shekara biyar da aure sannan ta samu cikina,nan fa mahaifina Alhaji Sa'eed ya dinga kula da mahaifiyata tare da tausayinta,don yana sonta sosai ana haka wataran ta fara naƙuda sosai aka kaita asibiti,tunda Hajiya Tani taji ankai mahaifiyata asibiti bata yi ƙasa a guiwa ba,sai ta nufi asibiti ta saka niƙabi a fuskarta ta yadda ba za a gane taba,ta shigo har cikin asibitin ta samu nurse ɗin da ke duty,ta sakar musu kuɗi ta basu ragama akan kashe mahaifiyata,saboda kuɗi suka aikata abinda suka aikata suka shaƙe mahaifiyata ta mutu tana halin naƙuda,sai dai kash an kashe miciji batare da an sare kansa,ana cikin hakan mahaifiyata ta haifeni,suka ciro ƴar sannan suka kashe ta,babu wanda baisan Hajiya Tani ce ta aikata hakan ba har ƙara aka shigar bayan likitocin sun tona mata asiri ammanfa Hajiya Tani mutum ce me shegen wayo da sanin makamar aiki na asiri don haka tuni ta kashe bakin kowa,don ko da kayi yunƙurin ta yarda maganar to tabbas sai ta kashe ka,yayan mahaifiyata ita ta kasheshi har lahira don ya tayar da maganar,shiyasa babu wanda ya tayar da maganar har iyau,da yayar mahaifiyata ta amshi ruƙona bayan ansha gwagwarmaya da mahaifina akan badani don son mahaifiyata ne ya shafeni,amman fa a yanzu ta manta na yana da wata ƴa mai suna Basma don tuni ya manta dani don Hajiya Tani ta mallakesa sai yadda ta yi dashi. Wani guntun hawaye na share don tuno da wannan labarin da Mama ta daɗe tana bani,tabbas inason in zama lauya amman babu yadda za ayi in zama hakan tunda ni kurma ce,ina yawan kuka akan kasancewa ta kurma ammanfa idan na tuno shima jin wata ƙaddara ce ta rayuwa sai in share hawayena in cigaba da roƙon Allah akan Allah ya banni ma a hakan don wannan ma wani ladane na daban,don duk mutumin da Allah ya haliccesa da wata tawaya yasan abinda yasa ya barshi a hakan,don shi yasan kaɗai abinda jin zai haifarwa wannan bawan na sa. ******* Masarautar ƙaisa Cikin takunsa mai ƙyau da kuma tsari ya shigo sashen Sarki Abdulhamid Ƙaisa,sarkine mai mutunci da mutunta mutane kana ganin Sarki Hamid kasan shine mahaifin yarima Abeed don kamarsu ɗaya sosai sai dai yarima Abeed yafi mahaifinsa fari da kuma yarinta. "Allah ya ƙara maka lafiya ya Abee,ina gaisheka ina ƙara gaisheka Sarki mai adalci Allah dai ya barmu da kai cikin ƙoshin Lafiya". ɗan murmushi ya yi irin na Abeed ya ce"ina sonka ɗana,Allah dai ya zaɓa maka mata salihar baiwa wacce duk zamuyi alfahari da ita a masarautar nan,sai dai har yanzu baka kawo mana gimbiyar ba haryanzu, har mun gaji da zaman jira". Ɗan murmushi ya yi yana sosa ƙeyarsa ya ce"Abee ka tayani da addu'ah don yanzu samun mata ta gari shine komai". Fatan alkhairi ya yiwa ɗan nasa mafi soyuwa aransa. "Abee insha Allah gobe zan koma aikin nan namu atayamu da addu'ah Allah ya bamu nasara".ɗan ɓats fuska Sarki Hamid ya yi don arayuwarsa babu abin daya tsana irin aikin Hamid don aiki ne na hatsari wato aikin soja. Ganin hankalin mahaifinsa ya tashi yasa ya zauna sannan ya ce"Abee agurinka kawai na ke samun fatan alheri na wannan aikin nawa,saboda Ammi babu abinda ta tsana irin aikina,kuma babu yadda zanyi ne shiyasa,na tayin addu'ar Allah yasa idan ba alkairi bane aikina Allah yasa inji ya fita daga raina amman kullum ƙara kusanta na ya ke".sai ya yi kalar tausayi don haka Abee ya ce"babu komai Yarima Allah ya dafa maka ya baka abinda ka keso duniya da lahira,ya tsareka da dukkanin wani sharri".murmushi Abeed ya yi don jin daɗin addu'ar mahaifinsa ya ce"Amin Abee na gode. Wannan abinda Sarki Hamid ya saba bawa Abeed yauma shi ya bashi yana ƙara ja masa kunne akan ya kula dashi sosai kamar yadda zai kula da kansa. *miss green ce* [08/08, 14:11] Miss Green🍀: _*🔖BASMA*🔖_ 📄Littafi na 1 *UMMU MAHER(MISS GREEN🍏🍀)* _Noticed🛐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._ Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *Matso kuji👂🏻* mu kasance masu rintse ganinmu da jinmu yin haka zaisa mu ragewa kanmu zunubi musamman yanzu da mutanen duniyar suka taƁarƁare,Allah ya tsare mana imaninmu amin. ---------------------------- 5⚪6 . . .tafiya na ke cikin nutsuwa na saka hijabina kalar ruwan makuba,kasance wa ta mai hasken fata sai hijabin ya yi min ƙyau sosai,dai dai ƙwanar makarantarmu wata mota ta shawo ƙwana da gudu na yi gefe don saura kaɗan ta bigeni,tsoro ya shigeni na kama makyarkyata saboda tsoro bakina yana rawa. dai dai lokacin na cikin motar ya fito yana faɗa na rufe fuskata don tsoro,Salimat ma alokacin sun taho zasu tafi islmiyyar don ita daman sai ta gama biyawa ƙawayenta na iska sannan suke tahowa ita kuma Hafsat ba tada lafiya. Ai kuwa ganin wannan mai motar yana faɗa sai itama Salimat ta fara faɗan ƙawayenta na biye ta."Hmm wannan yarinyar ta saba wannan rashin mutuncin da ma ka bugeta ka buge banza don daman musaka ce,bata ji kurma ce don haka ka ga sai ta dawo babu hannu babu ƙafafu babu ido musaka sak". wani tsananin tausayi ne ya kama Ahmad ya kalli inda Basma take ta takure kanta sosai saboda tsananin tsoro da fargaba,a take yaji yarinyar ta ƙwanta masa saboda ko da ganin yadda Allah ya yi ta haƙiƙa ya yi mata baiwar da ba kowa ne ya santa ba. Kasa ƙarasa tunanin nasa ya yi ganin fuskar Basma yaji numfashinsa ya kusa ɗauƙewa.ga ta dai kurma amman Allah ya tsara mata halitta mai ƙyau da tsari babu wanda zai ce kurma ce saboda yadda Allah ya tsara baiwarsa. Ta kowa ya yi a hankali ya ce"yi haƙuri kinji wallahi ban san ba ƙya ji ba".ya haɗa hannayensa alamar ban haƙuri.a take fuskar Salimat ta sauya don ganin mutumin ya biyewa Basma yana ta wani rawar kai,gashi ƙyaƙƙyawa dashi ɗan manya don daga ganinsa kuɗi sun zauna masa sosai. Cikin fushi ta yi hanyar makarantar ƙawayenta na ta ƙara zuga ta,ita kuma tana ƙara hawa kamar ko gi. Babu yadda baiyi da Basma ta faɗa masa inda gidansu ya ke ba amman taƙi,ƙarshe ma ta yi wucewarta makaranta,jikinta sai rawa ya ke. Wani yaro ya samu ya tambayesa ina ne gidansu Basma tiryan tiryan yaron ya rakasa,Ahmad ya zaro kuɗi ya bawa yaron,cikin murna yaron ya ce"na gode". "don Allah shiga nan gidan kace wai ana sallama da maigidan idan yana nan kaji"?cikin murna yaron ya ce "to".sannan ya shiga gidan. Allah ya taimaka lokacin Alhaji yana Alwala ya shigo ya ce"wai ana sallama da maigidan". To Alhaji ya ce sannan ya fito,hango mai danƙareriyar mota ya yi yana mamakin wannan waye?donshi babu wanda sukayi dashi zaizo wajensa. Bayan sun gaisa Ahmad ya ce"daman Baba zuwa na yi in nemi izininka wajen neman aurar ƴarka don kada in tsaya da ita ba tare da anyi min ixini ba,idan muka daidaita sai in turo magabata na." sosai yaji daɗin jin maganar yaron don dama haka addinin musulunci ya tanadar mana idan ɗayanku zai nemi aurar yarinya kafin ya fara tsayawa da ita to ya nemi ixinin iyayenta. "Wacce daga ciki ɗan samari"?. "baba yarinyar kurma ce amman ban san sunanta ba?". wani murmushin jin daɗi Alhaji ya yi sannan ya ce"to to Basma zaka ce min yarinyar kirki indai Basma ce na baka izinin tsayawa da ita don kaima na yarda da hankalinka da tunaninka don haka babu komai na yarje maka,idan kuka sasanta sai ka turo iyayenka,amman ni mariƙinta ne Babanta yana maiduguri da zama idan cen ɗin zakuje ma babu komai,mudai fatanmu kariƙe mana Basma da amana don marainiya ce". "Babu komai Baba insha Allah bazan taɓa tozarta Basma ba ina fatan Allah yasa ta soni kamar yadda na ke sonta". fatan alheri Alhaji ya yiwa Ahmad sannan ya ɗakko kuɗi a mota ya bawa Baba masu yawa yaƙi karɓa dole ya mayar dasu cikin motar. Babu abinda ya ɓoyewa mama ta dinga murna tana sanya alheri,babu yadda Alhaji ya iya dole ya faɗawa Hajiya Sara. Ranar ƙwana ta yi bata yi bacci ba saboda tsabar baƙin ciki da kuma hassada,da sassafe ta fara shirin tafiya ƙyauyensu don baza ta yadda tana ji tana gani wannan kurmar ta samu miji ƴaƴanta basu samu ba. *don Allah kuyi haƙuri typing ya yi min yawa shiyasa na yi kaɗan* *miss green ce* [08/08, 14:11] Miss Green🍀: BASMA:: https://arewabooks.com/book?id=62d10b4de4924f3d434fb605 _*🔖BASMA*🔖_ 📄Littafi na 1 *UMMU MAHER(MISS GREEN🍏🍀)* _Noticed🛐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._ https://facebook.com/groups/943534712916776/ Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *Matso kuji👂🏻* Mu rage yawan cin naman mutane domin yin hakan yana haifarwa rayuwarmu tangarɗa sosai,kuma yana rage maka ƙima har awajen Allah. ------------------------------ 7🟢8 . . .Abin tsautsayi Hajiya Sara ta yi hatsari a hanyar garinsu,ina zaune ina yankan salad sai ga Maryam ta shigo kitchen kai tsay,ta shaƙo min wuya tana ce wa"shegiya mayya kin lashe mana kuruwar uwarmu yanzu gashinan ta yi hatsari akan hanya wallahi bazamu yarda ba,daman tunda za ta yi tafiya ta ce ta yi mafarkin kin biyota tana gudu kina gudu to wallahu ba zamu yarda ba".kuka na fara yi ina buɗe bakina kamar zanyi magana duk hankalina ya tashi sosai saboda tsabar masifarsu yanzu duk na koma ƙashi saboda azaba. Ga shi babu kowa a gidan,don haka tuni ta fara wanka min mari tana ce wa"shegiya munafuka tunda ki ka zo gidannan baki ɗaya kin hanamu da uwarmu zaman lafiya saboda tsabar masifarki da kuma maitarki sai anyi magana ace wai ke kurma ce ana jin tausayinki daga haka ki cinye mutane." Fuska ta ta yi jawur saboda shan mari ta kumbura ga kuma farar fatata da ta yi ja ɗau,don kanta ta gaji ta fita badon ta gaji da dukana ba,tunda ni dai ba ramawa zanyi ba. Ina zaune a kitchen ɗina ina ta kukan maraici,tabbas rashin uwa arayuwa ba ƙaramin tasiri ya ke takawa arayuwa ba,to ni banma santa ballanta ma inganta in faɗa mata abinda ya ke damuna tunda mahaifina ma ya manta yana da wata ƴa ma. Wannan abin ba ƙaramin damun zuciyata ya ke ba,duk da mama bata taɓa barina na yi kukan rashin uwa ba,komai da uwa za ta yi wa ƴaƴanta mama tana yimin,wani abinma kafin ta yi wa Hafsat ni ta yi min. Ina nab zaune sai ga yaya Abubakar ya shigo hankalinsa atashe don yanzu a ke faɗa masa hatsarin da ya faru da mahaifiyarsa,sai ya haɗu dani ina fitowa a kitchen ɗin fuskata ta yi jawur da ruwan hawaye.bakina ya kumbura har jini ya taru ba tare dana sani ba. "Subhanalillah,Rabi'atu me ya faru da bakinki kuma ya yi ja haka?".ɗan taɓa bakin na yi naji zafi sosai sai ga hawaye shar. "Me ya faru wa ye ya yi miki haka?".ban basa amsa ba yasha gaba sannan ya ce"Rabiatu ni ba yaro bane ki gayamin abinda ya faru da bakinki ko kuma wallahi babu ruwana da ke". da sauri na shige ɗakinmu ina kuka,yabi bayana da kallo yana tausayawa rayuwata,yana shiga ɗakin Hajiya Sara yaga Maryam ta yi zuru2 na rashin gaskiya ga tsoro fal idanuwanta don tasan Yaya Abubakar dukansa dukan mutuwa ya ke,sosai ya fuskance ya kuma fahimce ce wa ita ce ta yi wa Rabiatu wannan abin. Bai ce mata komai ba ya shige ɗakin yana dariyar mugunta ya je ya kulle ƙofa ya fara jibgarta sai da ya haɗa mata jini sosai a bakinta sannan ya ce"to dabara ta rage ga mai shiga cikin rijiya ko yau ki ka ƙara yi mata haka nima fa bazan gaji ba,mu zuba mu gani." yana faɗar hakan ya barta a wajen tana kukan neman taimako,Hajiya Sara ta karye a ƙafarta don haka sai da a kayi mata gyaran ƙafar sannan suka dawo da ita gida,ganin bakin Maryam duk ya kumbura ta tambayeta me ya faru?ta ƙwashe ƙarya da gaskiya ta faɗawa Hajiya Sara,ai kuwa da Abubakar yaxo ce wa ra yi"to sallamamme ɗan gidan hajiya hasiya ni dai yau wallahi na yafewa hasiya da Basma kai,tunda ka nuna a fili wancen kurmar ta fi ƙannenka mutunci,idanma wani abin ka ke nufi da wannan yarinyar kasani sai dai ka mutu don wallahi ba zaka auromin kurma agidana ba,daman Maryam duk ta faɗamin yadda ka ke tsare yarinyar a lungu kana tsara mata xance,kana nan tuzurun ƙato duk ƙannen bayanka sunyi aure kai ka zauna gantalewa,ayi dai my gani na yafewa hasiya kai". babu yadda ya iya haka ya zauna yana ta nunawa mahaifiyarsa yadda zancen ya ke ammanfa sai ta toshe kunnuwanta tana yi mai kallon banza.daga ƙarshe dai tashi ya yi ya tafi ransa a ɓace da zaluncin da mahaifiyarsa ta ke yi. Cen ma ɓangaren mama masifa ta ke sosai na abinda a ka yiwa Rabiatu Alhaji yana dawowa ta fashe mishi da kuka tana faɗa masa ce wa ya yi musu katanga dasu Hajiya Sara don bayan kurmanta so suke su kashewa yarinyar halitta ta dawo na ƙasashshiya,sosai ran Alhaji ya ɓaci ya bawa Mama haƙuri sannan ya yi mata alƙawarin kawo ƙarshen abin ƙwanannan gidan zai raba biyu yaga ta tsiya,sosai mama ta yi murna da hakan don idan da ita kaƊai ne ba za ta damu ba don matuƘar hajiya sara ta yi mata ita ma ramawa ta ke to shiyasa ba za ta yi mata hakan ba. **** Sosai gaban Yarima ya faɗi ganin modesta a Ɓangarensa,ta matse sosai cikin kayan bacci,ya dafe kansa tunawa da ya yi mukullin ya barsa a wajen mai aikinsa,banza ya yi mata ya shige ɓangarensa dai gata ta buyosa tana wani rungumarsa,wani irin abu yaji yana yawo a jikinsa ya juya da sauri ya dafa wannan tsarin da mahaifinsa ya basa yana kiran sunan Allah,sai ga Modesta a ƙasa wanwar ta bugu sosai,wannan manyan hips ɗin na ta sun bugu,ta fasa ƙara. *Miss green ce* [08/08, 14:11] Miss Green🍀: _*🔖BASMA*🔖_ 📄Littafi na 1 *UMMU MAHER(MISS GREEN🍏🍀)* _Noticed🛐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._ https://facebook.com/groups/943534712916776/ Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 _MT COLLECTIONS🌿☘️_ _Ina kuke mata ƴan ƙwalisa masu son ado na kece raini💄💋 kiji next year Alhaji yayi mai kyautar ƴar moton nan ko yace Hajiya na biya Maki kujerar Hajj🤪 nan dai ko wa ke fatan yagan sa yaje💃💃🚶‍♀️🚶‍♀️ Kuzo ga kayan gyarar Aure daga taskar mu MT, matsalar ki yamushewar jiki , rashin ƙiba kema so kike duk inda kika je ace ga Hajiya tazo ku bata wuri😁 , ko matsalar infection ke damunki , rashin ƙarfin ɗa namiji saurin gajiyawa ke Kuzo akwai ingantattun kayan mata dana gyara Suplement wanda zai gyaraki kiyi caras abunki , idan ƙiba ne tayi maki yawa kisha kiga kin koma dai dai ɗaukar oga🙈👇 ._ _Infection na buda gaban mace taciki yabar wajen a tsuke a matse kullum kina zaune kina cewa kefa a matse kike alhalin Mai gidan hkr yake🏃🏻‍♀️_ _Ina macen da batada shaawa kwatakwata ke bakijin feeling toh wlh kixo Kisha infection set dinmu Dan girman Allah inkinsha kitafasa ma oga infection flusher kibashi ya subhanalillahi Ranan kam saidai kukawomun yarana ajiya😅 in ana sallah baa magana daga wanan ranan zakisa mene ne wanga Abu kenufi kinji_🙈🙈 _Infection nasa ruwa agaban mace tsinkakken ruwa Wanda shi Sam baida yauki toh wanan fa ba ruwan niima ba ne ruwan niima shine Mai yauki hajaju kizo Kisha infection set kirabu da sharrin infection Dan Allah_ _infection set dinmu zai wanke miki Mara zai share yakwashe duk wani sanyi na jiki dana mara_ _ina mai famada ciwon Mara mai tsanani lokacin alada zokisha toilet infection dinmu wannan ciwon yazama tarihi.._ _Ba'anan Mt collections ta tsaya ba , muna sai da liquid soap mayuka na haɗi , turaruka ,shu'umin humra , colecture shampoo conditioner da dai sauran su ...mayukan Suplement wanda zasu dawo maki da martaban fatar jikin ki yasa jikin ki tayi sumul kiga fata na sheƙi yana glowing ,kar ku manta ku biyo mu a shafikan mu na👇_ _INSTAGRAM🎯 #MT COLLECTIONS_ _FACEBOOK #MT COLLECTIONS_ _WHATSAPP🪀 08081202932_ CALL☎️ _09060703187_ _Muna bada sarin kayan mu a ko'ina ɗaya ko sari... Zaku samu shagon🏙️ mu a nan cikin garin Zaria City babban dodo benen Yahya Aminu #MT COLLECTIONS 015_ _MT COLLECTIONS TAKU CE☘️_ 9🟢10 Da ƙer modesta ta tashi ranta na matuƙar yi mata suya ta ce"yanzu Yarima saboda na nuna maka so da ƙauna shine zaka yimin wannan abin to wallahi zaka san ka yi min haka sai ka zo kana roƙona in soka". ɗan murmushin ƙarfin hali ya yi sannan ya nuna mata ƙofar ɗakin da hannunsa ya ce"ku fita banason in ƙara ganin wannan mummunar fuskar ta ki don Allah,ke ko kunya ma bakiji ba?shin shi addinin na ku bai hanaku zina bane?kin daɗe kina yaudarata da salonki ada cen baya ma dana biye miki yanzu Allah ya shiryar dani,don haka kada ki yadda in ƙara ganin fuskarki anan." yana faɗar hakan ya yi shigewarsa ciki ya batta anan,kuka sosai modesta ta yi a wajen gani ta ke kamar ba Abeed ɗin da ta mayar dashi mayen mata bane,tabbas Abeed mutunne mai mutunci da karrama ɗan adam,ya ɗauketa aiki ne ba don komai ba sai don tausayinta da ya ke ji a matsayinta na mace kuma talaka,har yau har gobe shine ya ɗauki nauyin ciyar da iyayenta,da ya ke suma anan pataƙwat ɗin suke. Tun fara aikinta a gidan ta ke matuƙar sonsa da ƙaunarsa ta gwadasa ta fanni da dama ba tare da ya taɓa ko da kallonta ba,rana ɗaya bosayo wata ƙawarta ta bata shawarar yi wa Abeed asiri,da ya ke mutum ne mai tsoron Allah da ki ya ye dokokinsa,a wanan lokacin bai kamasa ba,sai ta koma kan abincin sa anan ne ta samu dama,ta zuba masa maganin mugun sha'awar mace,ai kuwa awannan ranane ranar da Abeed bazai taɓa mantawa da ita ba,ya fara saɓawa mahallincinsa suna holewarsu da Modesta,aƙwai lokacin da modesta ɗin taja garinsu kasa haƙura Admiral B.ya yi ya.ɗakko bosayo wato aminiyar modesta suka tare,aƙwai wanda mahaifin Abeed ya ɗora wajen kula masa da ɗan na sa duk da ba yaro bane,amman zama irin wannan babu mata,ga kuma matan da kansu suke kawo kansu,don haka yasa a kula masa da duk motsin da Abeed zaiyi.ai kuwa wannan mutumin ya gano Abeed yana kawo mata gidansa,lokacin da mai martaba yaji wannan ba ƙaramin baƙin cikin abin ya yi ba,kuka babu irin wanda baiyi ba yasan halin ɗan sa da bin dokar ubangiji bazai taɓa yin hakan cikin hankalinsa ba,dole aƙwai wata a ƙasa. Babu shiri ya kira Abeed ya ce ya dawo gida,ai kuwa aranar ya dawo yadda yaga ran mahaifin na sa ya tashi ba ƙaramin ɗaga masa hankali ya yi ba,babu abinda Mahaifinsa ya ɓoye masa na daga cikin abinda aka faɗa masa akansa. Sosai Abeed ya yi nadamar abinda duk ya aikata haka kurum dai yaji bazai iya rayuwa idan babu mace ba,kai tsaye ya faɗawa mahaifinsa abinda ya ke ciki. Cikin ɓacin rai ya ce ai kuwa aure ya kamata ayi maka don bazan yarda ana zubar min da mutunci ba,faɗin wannan maganar har zazzaɓi sai da Admiral B.ya yi donshi fa har yanzu baiga macen da ta ƙwanta masa ba. Ana haka Sarki ya haɗawa ɗan na sa maganin tsari da kansa sannan ya koma,sannan sarkin yasa wannan mutumin ya ƙara zuwa ya yi masa ɓoyen sirri,anan ya gane yanzu Admiral B.ɗin ya daina bin mata ya nutsu aikinsa ne kawai a gabansa. Sosai Sarki yaji daɗi ya kuma yi wa ɗansa fatan alkhairi akan Allah ya bawa ɗan nasa mata tagari sanyin idaniyarsa. Duk wannan abin da ake yi Sarauniya jidda bata san me ake ciki ba,ita hankalinta yanzu ya koma kan nemowa ɗan ta mata ta nunawa sa'a ƴar sarauta don ita a tsarinta idan ba ƴar sarauta ba,to lallai ba matar yarima ba ce. **** Muna dawowa daga makaranta ina bitar karatuna hankalina aƙwance na ruƙo qur'anina a ƙirjina kaina a ƙasa,kunya,kamala,hankali,duk kana kallona ba sai angaya maka ba kasan ce wa na tattara duk wannan nasabar. Dai dai wata mota mai ƙyau na wuce ko kallon inda take banyi ba sai kawai naga mai motar ya biyoni,yasha gabana,saurin ɗaga idanuna na yi na kallesa,masha'Allah ƙyaƙƙyawa ne sosai babu ƙarya kuma saurayi ne bazai wuce 28 years ba,gaba ki ɗaya ya saki hanci da baki da komai yana kallona,ya ce assalamu alaikum duk da bana ji kamar ya sani ya ɗaga hannayensa ya haɗa biyu alamar gaisuwa,nima amsa masa na yi da hannuwa na ya ce"yaya sunanki"?.yana maganar yana dariyarsa mai tsayawa arai,ganin ban basa amsa ba ya ɗakko wani ɗan littafi a aljihunsa sa bairo,babu yadda na iya na rubuta masa sunana Basma. Ya karɓa ya ce nice name Basma,ya rubuta min sunansa Zaidul abidin,na ɗaga masa hannu alamar na tafi don tsoro ne fal a zuciyata gashi zuciyata sai bugawa ta ke ban taƁa jin son wani Ɗa namiji ba,irin abidin kawai lokaci ɗaya naji ina sonsa. Yasha fa gashin kansa ya yi ya shiga motarsa ya biyo Basma har ƙofar gidansu,don abaya ya biyota ba tare da ta sani ba. Ya ɗauki wayarsa yana murmushi ya ce"Ammi na yau dai addu'arki ta amsu ayau na samo miki suruka Basma". murna sosai mahaifiyarsa ta yi don aabidin shi kaɗai ne ɗanta aduniya shiyasa ta ke matuƙar sonsa kuma ta ke son ya yi aure da wuri,musamman saboda matsalar da ya ke da ita ta ciwon zuciya. *Miss green ce* [08/08, 14:11] Miss Green🍀: _*🔖BASMA*🔖_ 📄Littafi na 1 *UMMU MAHER(MISS GREEN🍏🍀)* _Noticed🛐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._ Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *Matso kiji* Yin sallah akan lokaci yana da matuƙatar tasiri acikin rayuwarmu,na hanamu alfasha da kuma kariya daga ubangiji. --------------------- 11🟡12 Ina zaune ina karatun alqur'ani a cikin zuciyata mama ta nufo inda na ke tana dariya ta ce"Basma anjima zaki yi baƙo ya ce wa babanku anjima xaixo wajenki to don Allah Basma kada ki ba da ni,ki bawa mara ɗa kunya kinga dai halin da muke ciki daga ni har ke,aurenki ayanzu shine zai kawo warwa rewar matsalar gidan nan don daman ke ce basa son gani agidan don haka duk baƙin cikinsu sai kin riga ƴaƴanta aure muna nan dasu. Ɗaga kaina na yi cikin biyayya,mama ta ce"Allah ya yi miki albarka Basma ya haskaka miki rayuwarki Allah ya baki masu yi miku biyayya ke ma". Hafsa ce ta tsantsaramin ƙwalliya,na yi ƙyau sosai kamar ka ɗaukeni don ni ba ma'abociyar ƙwalliya ba ce iya ka in saka hoda da lipstick shikkenan,ni adole na yi ƙwalliya kuma ko ina akace in shiga zan shiga. Mama ta ce"Basma baƙon fa yaxo har yanzu baku gama ƙwalliyar bane?yana ɗakin babanku kinga babu daɗi yana jiranku fa?". Hijabina na ɗakko a wanke a goge ruwan skye blue na saka,ai kuwa Hafsa ta tirɓune fuska wai dole sai dai in saka mayafi,duk abinta ƙin sakawa na yi na noƙe ƙeyata alamar ba zanyi ba,dariya Mama ta yi ta ruƙo hannu na tana ce wa"ko turare baki saka ba Basma bari asaka miki". war na yi da idanu na kamar zanyi kuka ta sani sarai bana saka turare don duk matar da ke saka turare tamkar tana yaɗa zinane don wani ƙamshin kawai zaiji ya ji yana sha'awar mace don haka dole mutum ya kiyaye dokokin ubangiji. Ina shiga ɗakin kaina a ƙasa na tsugunna na gaishesa ba tare dana kalli fuskarsa ba,ɗagowa ya yi yana kallona sosai yana jin ninkin son Basma acikin ransa,tabbas auren Basma ayanzu shine babban burinsa na rayuwa,yana sonta da dukkanin gaskiyarsa. Na samu guri na zauna a lallausan kafet ɗin idanuna a ƙasa yana wasa da ƴan yatsun hannuna ya ce"Basma ni sunana Ahmad nasan baki sanni ba,amman na sanki ni na nemi ixinine tun daga wajen mahaifinki kafin inzo,na yi hakanne don kare hukuncin Allah wanda ya horar damu,idan zakuyi aure ku fara neman izinin mahaifin mace ba kawai ka tsare yarinya akan hanya ka ce kana so ba". "Basma ina ƙaunarki da dukkanin gaskiya ta,ina sonki don Allah badon komai ba,sai don addininki da hankalinki,tabbas duk wanda ya aureki a matsayin matar aure to tabbas ya samu mata tagari,ina fatan yadda na ke sonki ki soni ko da bai kai yadda na ke sonki ba". ɓoye fuskata na yi waini kunya,ya kalleni ya ce"Basma ba zanyi miki dolen so na ba,zan baki nan da ƴan ƙwanaki har ki saba dani. Nan dai ya dinga yimin hira ni kuma ina ta ɓoye fuska ta,don matuƙar kunyarsa na ke ji,da zai barni da tuni na daɗe da guduwa,don muguwar kunyarsa na ke ji. Shima ya fuskanci hakan sai ya tsagaita hirar tamu ya ce"to Basma zan tafi da ƙaunarki da kuma sonki,don Allah kimin abinda zan ta tunaki har in ƙara dawowa." to fa rasa me zanyi masa na yi,kunya ta isheni na juya fuskata. Ya ce"Basma kenan kunya ta hanaki sakat amman na gode don kunyarma ai tana da daɗi a wajen mace,don haka ni zan tafi insha Allah wani satin ranar jumma'ah kenan zan dawo". yana fita na Ɗan rakasa Ƙofar gida,nan muka haƊu da maryam a hanya har tana neman bugeni,ta saki hanci da baki tana kallon Ahmad wanda bai ma san tana yi ba. Mamakin ganina atare dashi ta yi,wani malulun baƙin ciki ya tsaya mata a zuciyarta,ta kalli bayan Basma ɗin ta gallara mata harara ta wuce tana ce wa in kinsan wata ai baki san wata ba,don wallahi bazamu yarda ki yi aure agidannan mu bamu yi ba. "Hajiya wallahi da idona na ganta sun fito daga ɗakin Abba na ƙasan bene,wallahi Hajiya sai munyi da gaske kan yarinyar nan don na ga alamar nan ba da daɗewa ba za ta bar gidannan ta barmu." "ina ai wallahi bata isa ta yi aure a gidannan ba,ke bari ma ingaya miki Basma indai ina raye babu wanda zai so ta don wallahi bama ta Isa ta yi auren ina raye ba". muna sallama da Ahmad ya shiga cikin motar ni kuma ina bakin ƙofar motar,sai ga Yaya Abubakar nan na gaishesa ko amsawa baiyi ba ya shige cikin gidan. Na koma gidan duk guiwa ta asake,ina ji araina ko na yi masa laifi ne ban sani ba?babu wanda zai bani amsar don haka na shigo cikin gidan. *** Bayan Yarima Bilal ya samu hutu ya dawo gida,gidan ana ta hidimdimu,duk da yasan duk sanda zai dawo Sarauniya jidda tana gabatar masa da walimu kala kala,amman sai yaga na yau kamar yafi na kullum,kai tsaye mangaren mahaifiyarsa ya nufa yana zuwa ya rungume ta yana ce wa"Gimbiyata na dawo dafatan na sameki lafiya"?. itama cikin farin cikin ganin ɗan na ta ta ce"lafiya lau ɗana yariman gobe,kuma ango". da mamaki ya ke kallon Sarauniya jidda da taga mamakin hakan ya ke sai ta ce"jakadiya Ramlat ku fito tare da Khadija". ƙyaƙƙyawar yarinya ce a gabansa ta tsaya wacce tasha ƙwalliya cikin kayanta na sarauta bayan ta zauna ta gaishesa ya amsa yana mamakin wannan wacece?. "na san baka santa ba amman yanzu zaka santa wannan matarka ce ayau aka Ɗaura maka aure da ita,aƘwai gimbiya abida ma itama matarka ce yau aka Ɗaura muku aure ita a sudan ta ke Ƴar masarautar mu ce" da sauri ya tashi yana mamakin wannan yanke hukunci irin na mahaifiyarsa sarauniya jidda,yaya zaiyi da mata biyu a yanzu kuma?. *miss green ce* _MT COLLECTIONS🌿☘️_ _Ina kuke mata ƴan ƙwalisa masu son ado na kece raini💄💋 kiji next year Alhaji yayi mai kyautar ƴar moton nan ko yace Hajiya na biya Maki kujerar Hajj🤪 nan dai ko wa ke fatan yagan sa yaje💃💃🚶‍♀️🚶‍♀️ Kuzo ga kayan gyarar Aure daga taskar mu MT, matsalar ki yamushewar jiki , rashin ƙiba kema so kike duk inda kika je ace ga Hajiya tazo ku bata wuri😁 , ko matsalar infection ke damunki , rashin ƙarfin ɗa namiji saurin gajiyawa ke Kuzo akwai ingantattun kayan mata dana gyara Suplement wanda zai gyaraki kiyi caras abunki , idan ƙiba ne tayi maki yawa kisha kiga kin koma dai dai ɗaukar oga🙈👇 ._ _Infection na buda gaban mace taciki yabar wajen a tsuke a matse kullum kina zaune kina cewa kefa a matse kike alhalin Mai gidan hkr yake🏃🏻‍♀️_ _Ina macen da batada shaawa kwatakwata ke bakijin feeling toh wlh kixo Kisha infection set dinmu Dan girman Allah inkinsha kitafasa ma oga infection flusher kibashi ya subhanalillahi Ranan kam saidai kukawomun yarana ajiya😅 in ana sallah baa magana daga wanan ranan zakisa mene ne wanga Abu kenufi kinji_🙈🙈 _Infection nasa ruwa agaban mace tsinkakken ruwa Wanda shi Sam baida yauki toh wanan fa ba ruwan niima ba ne ruwan niima shine Mai yauki hajaju kizo Kisha infection set kirabu da sharrin infection Dan Allah_ _infection set dinmu zai wanke miki Mara zai share yakwashe duk wani sanyi na jiki dana mara_ _ina mai famada ciwon Mara mai tsanani lokacin alada zokisha toilet infection dinmu wannan ciwon yazama tarihi.._ _Ba'anan Mt collections ta tsaya ba , muna sai da liquid soap mayuka na haɗi , turaruka ,shu'umin humra , colecture shampoo conditioner da dai sauran su ...mayukan Suplement wanda zasu dawo maki da martaban fatar jikin ki yasa jikin ki tayi sumul kiga fata na sheƙi yana glowing ,kar ku manta ku biyo mu a shafikan mu na👇_ _INSTAGRAM🎯 #MT COLLECTIONS_ _FACEBOOK #MT COLLECTIONS_ _WHATSAPP🪀 08081202932_ CALL☎️ _09060703187_ _Muna bada sarin kayan mu a ko'ina ɗaya ko sari... Zaku samu shagon🏙️ mu a nan cikin garin Zaria City babban dodo benen Yahya Aminu #MT COLLECTIONS 015_ _MT COLLECTIONS TAKU CE☘️_ Ga group Na face book ak saraki & Ummu maher miss green🍀 Ummu maher palace 👇🏻👇🏻 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=pfbid02Bi3dtp6ftDQ6vyRa5mVewzSiNsXA6N97Uq2Qeypf7j5g2FpN5XsRjsKqXGi3D2gal&id=100082587072617&sfnsn=scwspwa Ak palace 👇🏻👇🏻 https://facebook.com/groups/943534712916776/ [08/08, 14:11] Miss Green🍀: _*🔖BASMA*🔖_ Na💋 *(UMMU MAHER)MISS GREEN🍀🍏* _Noticed🛐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._ https://facebook.com/groups/943534712916776/ Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 13🟢14 . . . . . Kasa magana Abeed ya yi kawai ya sunkuyar da kansa don hukuncin da mahaifiyarsa ta yanke akansa ya yi masa tsauri mata biyu alokaci ɗaya?bai gama tunanin ba ya ji ta ce"babu abinda za ka nema sarkin gobe komai na saka an tanadar maka shi need,shahararren ɓangaren mai martaba wanda ya tanada saboda kai,don haka part ukune aciki sai ka zauna aɗaya matanka a biyu." kanshi ya kulle sosai ya kasa gane komai don haka bai ƙara ce wa komai ba,ya nufi sashensa yana jin zuciyarsa ta cunkushe sosai,sam baya son auren dole ko kaɗan amman mahaifiyarsa sai da ta dage ta yi masa,shi fa haryanzu baiga irin macen da ya ke so ba,yana son mace mai ilimi,mai kunya,mai kare dukkanin haƙƙoƙin ubangiji akanta,waccs bata damu da rayuwa da abinda ke cikinta ba,kuma wacce bata fiye magana ba,infact ma da zai samu kurma da sai ya fi jin daɗin rayuwarsa sosai. Don shi ba mutunne mai yawan yin magana ba don haka ya fi son zama shi ɗaya ma wani lokacin. Yana shiga ɓangarensa ya shiga banɗaki ya saki shaya tana ƙwarara a jikinsa,sam bai shiryawa aure yanzu ba,idan ma ya shirya yafi son ya zaƁi matar da hannunwansa. Gaban mudubi ya tsaya yana goge jikinsa ya kalli jikinsa sosai,a zahirin gaskiya shi namiji ne mai karsashi,chest ɗinsa yana da faɗi sosai Allah ya yi masa halitta mai ƙyau da haiba,babu macen da zai ce yana so ayau ba tare da ya samu ba,sai dai lalurarsa kawai ya ke tunani. **** "Hajiya Saratu wallahi na yi mamaki sosai da har ki ka bari wannan yarinyar ta samu saurayi ke baki samu ba,ni dai idan zaki yadda da na baki wata shawara wallahi idan har za ki ɗauka". "haba Hajiya Lantai ai kinsan tun muna yara ke aminiya ta ce,don haka ki faɗi shawararki kai tsaye don na san ba zaki bani shawara mara ƙyau ba". "idan kin yarda ina son ki binciko gidansu wannan yaran muje mu samu mahaifiyarsa mu gaya mata duk abinda ke wakana,cewar wannan yarinyar kurma ce kuma an taɓa zubar mata da cikin shege". tafa hannu sukayi Hajiya Sara ta ce"kai lantai kin iya mugunta iri iri wato idan Hasiya tasan wata bata san wata ba,wai ita mai ƴar ƙanwa don na ga alamar ma tafi son shegiyar kurmar da ƴaƴan cikinta." "Hmm ai kuwa dai na gaya miki haka za ayi don kinga ba a bori da sanyin jiki gwara ma musan abinyi tun yanzu". Nan dai suka cigaba da tsinewa baiwar Allah Basma wacce ma bata san wainar da ake toyawa ba,dukkaninsu da zaka tambayesu tambaya ɗaya ba zasu iya amsa maka ba?me Basma ta yi musu suka tsaneta?ba za su taƁa gaya maka ba,kawai dai hassada ce da kuma Ƙiyayya. Bayan wannan zuwan sau uku Ahmad yana zuwa,duk zuwan da zaiyi sai ya aikomin da abubuwa sosai har mama tana faɗan abubuwanda ya ke kawowa sunyi yawa. **** Gimbiya Bilkisu da kuma gimbiya Abida,sun ci ƙwalliyarsu irin ta ƴaƴan sarauta,suna zaune kan lafiyayyun kujeru waɗanda suka amsa sunansu kujeru,irin ƙirar faransa ƙasan ƙafafunsu an saka tumtum sun ta ka tumtum ɗin da ƙafafunsu. Ammanfa ko waccensu hararar ƴar uwarta ta ke,don mabanbanta yare ne kuma ba ƙasa ɗaya ba sai gashi sun haɗa miji da juna,ita gimbiya bilkisu balarabiya ce ƴar ƙasar masar wacce mahaifinta aminine ga sarkin ƙaisa mahaifin Yarima Abeed,don haka suka ƙulla alaƙa tsakanin ƴaƴansu don aminintakarsu ta ƙara samun gindin zama don tun suna makaranta a merica suka shaƙu da juna gasu kuma ƴaƴan sarakai,tun daga nan abota mai ƙarfi ta shiga tsakaninsu,kuma haryanzu suna yin amintakarsu don idan ɗaya abu ya shige mai duhu ɗaya kan kira ɗaya don su samu solving ɗin matsalar. Gimbiya bilkisu tun ba yau ba tasan yarima Abeed alokacin da suka je masar shi da mahaifinsa da kuma ƙaninsa sufyan ɗan gidan fulani don shi Abeed ba shida aminin daya wuce sufyan ƙaninsa ɗan gidan fulani khadija,saboda son da mahaifiyarsa ta nuna masa tun yana ƙarami har kawo iyanzu,bayan sufyan sai Mohd shi kuma makaranta sukayi tare. To fa tun anan take matuƙar son Abeed don har ciwo ta yi saboda yarima Abeed anan ne fa Mahaifinta ya ti tsiye ta har ta faɗa masa gaskiya to tun daga lokacin ya yi wa amininsa magana,ko da ya faɗa masa ba ƙaramin daɗi yaji ba to shine aka fara shirin auren ba tare da uban gayyan ya sani ba wato Admiral B. Sarauniya jidda tana jin hakan ta ti tsallen baɗake ta ce itama sai an auri ƴar ɗan uwanta,babu yadda sarki ya iya dole ya bata haɗin kai aka aurawa Yarima mata zankaɗa zankaɗa har guda biyu. *** "Hajiya wallahi abinda muka faɗa miki babu sharri ko ƙage acikinsa idan har ma baki yadda ba to kije unguwar ki tambaya". ran Hajiya Salamatu ya ɓaci sosai don a ganinta duk abinda Ahmad zaiyi bai taɓa ɓoye mata ba,sai yau saboda wata lalatacciyar yarinya kuma kurma ya ne mi aure ba tare da ya gaya mata ba?. gaskiya ta yadda da maganar waɗannan mutanen don idan ba haka bane me yasa tunda Ahmad ya fara neman auren bai gaya mata ba?. Hajiya Salamu ta ce"ina zuwa bari in hau sama in dawo,ku dai ba gode muku da wannan ƙauna da kuka nuna wa ahalina". tana hawa Lantai ta ce"Hmm kinji fa wannan gidan dukiya tsububu ace muna ji muna gani mubar yarinyar nan ta ƙwashi irin wannan daɗin?". *miss green ce* kada kuga bana typing da yawa ina zuwa skull abubuwa sunyi min yawa aɗan rage da wannan. _MT COLLECTIONS🌿☘️_ _Ina kuke mata ƴan ƙwalisa masu son ado na kece raini💄💋 kiji next year Alhaji yayi mai kyautar ƴar moton nan ko yace Hajiya na biya Maki kujerar Hajj🤪 nan dai ko wa ke fatan yagan sa yaje💃💃🚶‍♀️🚶‍♀️ Kuzo ga kayan gyarar Aure daga taskar mu MT, matsalar ki yamushewar jiki , rashin ƙiba kema so kike duk inda kika je ace ga Hajiya tazo ku bata wuri😁 , ko matsalar infection ke damunki , rashin ƙarfin ɗa namiji saurin gajiyawa ke Kuzo akwai ingantattun kayan mata dana gyara Suplement wanda zai gyaraki kiyi caras abunki , idan ƙiba ne tayi maki yawa kisha kiga kin koma dai dai ɗaukar oga🙈👇 ._ _Infection na buda gaban mace taciki yabar wajen a tsuke a matse kullum kina zaune kina cewa kefa a matse kike alhalin Mai gidan hkr yake🏃🏻‍♀️_ _Ina macen da batada shaawa kwatakwata ke bakijin feeling toh wlh kixo Kisha infection set dinmu Dan girman Allah inkinsha kitafasa ma oga infection flusher kibashi ya subhanalillahi Ranan kam saidai kukawomun yarana ajiya😅 in ana sallah baa magana daga wanan ranan zakisa mene ne wanga Abu kenufi kinji_🙈🙈 _Infection nasa ruwa agaban mace tsinkakken ruwa Wanda shi Sam baida yauki toh wanan fa ba ruwan niima ba ne ruwan niima shine Mai yauki hajaju kizo Kisha infection set kirabu da sharrin infection Dan Allah_ _infection set dinmu zai wanke miki Mara zai share yakwashe duk wani sanyi na jiki dana mara_ _ina mai famada ciwon Mara mai tsanani lokacin alada zokisha toilet infection dinmu wannan ciwon yazama tarihi.._ _Ba'anan Mt collections ta tsaya ba , muna sai da liquid soap mayuka na haɗi , turaruka ,shu'umin humra , colecture shampoo conditioner da dai sauran su ...mayukan Suplement wanda zasu dawo maki da martaban fatar jikin ki yasa jikin ki tayi sumul kiga fata na sheƙi yana glowing ,kar ku manta ku biyo mu a shafikan mu na👇_ _INSTAGRAM🎯 #MT COLLECTIONS_ _FACEBOOK #MT COLLECTIONS_ _WHATSAPP🪀 08081202932_ CALL☎️ _09060703187_ _Muna bada sarin kayan mu a ko'ina ɗaya ko sari... Zaku samu shagon🏙️ mu a nan cikin garin Zaria City babban dodo benen Yahya Aminu #MT COLLECTIONS 015_ _MT COLLECTIONS TAKU CE☘️_ Ga group Na face book ak saraki & Ummu maher miss green🍀 Ummu maher palace 👇🏻👇🏻 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=pfbid02Bi3dtp6ftDQ6vyRa5mVewzSiNsXA6N97Uq2Qeypf7j5g2FpN5XsRjsKqXGi3D2gal&id=100082587072617&sfnsn=scwspwa Ak palace 👇🏻👇🏻 https://facebook.com/groups/943534712916776/ [08/08, 14:11] Miss Green🍀: _*🔖BASMA*🔖_ Na💋 *(UMMU MAHER)MISS GREEN🍀🍏* _Noticed🛐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._ https://facebook.com/groups/943534712916776/ Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 15🟩16 Cikin murna sosai su Hajiya Sara suka dawo suna wa su Basma dariya Hajiya Lantai ta ce"Hmm kin san Allah ni har na fara jin tausayin mutanen nan don wallahi na hango tsagwaran masifa a fuskar wannan hamshaƙiyar matar." dariya Maryam ta yi sannan ta ce"Hmm wallahi Umma kin burgeni da kuka je gidansu wannan Ahmad ɗin,ai wallahi idan tasan wata bata san wata ba,wai su sn baza hanci da baki za a wuri ɗan mai kuɗi,ai wallahi tallahi sai Basma ta bar gidannan tunda ba gidan ubanta bane." Hajiya Sara ta ce"Hmm ai ni dai tunda har suka shigo gona ta sai sun san sunyi da ƴar halak,haifaffiyar ƴa haka kwai ina ji ina gani kurma naƙasashiya ta riga ƴaƴana aure ai ba ma zai yiwuba." **** har dare Admiral B.yana kaiwa yana komowa a ɓangarensa ya rasa yadda xaiyi da wannan hukuncin da mahaifiyarsa ta yanke,yana son mahaifiyarsa kuma yana jin maganarta,amman sji baisan ta yadda zaiyi ya zauna da mata har biyu ba". kai tsaye ta baya yabi ya isa sashen Fulani Khadija don duk da ba itace ta haifesa ba yana matuƙar sonta,don matar ta yi ta ko'ina don bata taɓa bashi muguwar shawara ba tun yana ƙaraminsa har zuwa yanzu da ya yi wayo,ta haɗa kansa dana ɗanta sufyan saboda haka kansu ya haɗu sosai duk da shi bai kai saba,ayanzu yana da shekara ashirin da biyar,don haka ya basa wajen shekara goma don sanda aka haifi Sufyan yana da wayonsa sosai. Tana zaune da bayinta suna hira,ya tsaya yana kallonsu abin sha'awa abinda tunda yana ƙarami bai taɓa ganin mahaifiyarsa da bayi suna hira ba,saboda mahaifiyarsa tana amfani da sarauta ta ganawa bayinta azaba sosai shiyasa kowa a masarautar tsoronta ya keji,ko da ƴaƴanta su Hajara bata hira sji kaɗai ne take hira dashi sosai harda dariya sai kuma mahaifinsa Sarkin ƙaisa. Tana hangosa ta kama dariya tana ce wa"oh ango yaushe rabonda na ganka a ɓangarena har na manta saboda kunya ko?". A shagwaɓe ya fara magana kamar ɗan yaro"ya ce da kuka yi min auren dole ba".? mamaki sosai Fulani khadija ta yi ta ce"duk ɗa nagari baya kaucewa abinda iyayensa suka ce ya yi,don haka bana son in ƙara jin maganarka akan hakan,ka yiwa kanka fatan alkhairi akan wannan auren kada ka duba ce wa kaima yanzu fa ka kawo ƙarfi(ma ana ka girma)don haka ka yi a hankali don ka rabu da duniya lafiya. "Kada ka taɓa ɗaukarwa kanka haƙƙin wata ka danne acikinsu kowacce ka ba ta haƙƙinta,Allah ya yi maka albarka ya sakawa aurenka ma albarka". Sosai yaji daɗin addu'arta suka yi hira sosai tuni ya ji hankalinsa ya ƙwanta,ɓangaren Abida ya fara nufa tunda ita ce amarya yana jin yadda gabansa ke faɗuwa,ya taɓa dai dai saitin zuciyarsa yana jin adadin bugawar zuciyarsa,ya kama addu'ah ba wai tsoron auren ya ke ba,amman rashin lafiyarsa ya ke tunawa ba,don yasan tabbas idan bai samu mace mai mugun dauriya ba ba zata iya zama dashi ba. **** Tun da Ahmad yazo zuwan ƙarshe ya yi min alƙawarin kawo kuɗi,ya ce in sanar da Baba ban ƙara ganinsa ba. *miss green ce* kada kuga bana typing da yawa ina zuwa skull abubuwa sunyi min yawa aɗan rage da wannan. _MT COLLECTIONS🌿☘️_ _Ina kuke mata ƴan ƙwalisa masu son ado na kece raini💄💋 kiji next year Alhaji yayi mai kyautar ƴar moton nan ko yace Hajiya na biya Maki kujerar Hajj🤪 nan dai ko wa ke fatan yagan sa yaje💃💃🚶‍♀️🚶‍♀️ Kuzo ga kayan gyarar Aure daga taskar mu MT, matsalar ki yamushewar jiki , rashin ƙiba kema so kike duk inda kika je ace ga Hajiya tazo ku bata wuri😁 , ko matsalar infection ke damunki , rashin ƙarfin ɗa namiji saurin gajiyawa ke Kuzo akwai ingantattun kayan mata dana gyara Suplement wanda zai gyaraki kiyi caras abunki , idan ƙiba ne tayi maki yawa kisha kiga kin koma dai dai ɗaukar oga🙈👇 ._ _Infection na buda gaban mace taciki yabar wajen a tsuke a matse kullum kina zaune kina cewa kefa a matse kike alhalin Mai gidan hkr yake🏃🏻‍♀️_ _Ina macen da batada shaawa kwatakwata ke bakijin feeling toh wlh kixo Kisha infection set dinmu Dan girman Allah inkinsha kitafasa ma oga infection flusher kibashi ya subhanalillahi Ranan kam saidai kukawomun yarana ajiya😅 in ana sallah baa magana daga wanan ranan zakisa mene ne wanga Abu kenufi kinji_🙈🙈 _Infection nasa ruwa agaban mace tsinkakken ruwa Wanda shi Sam baida yauki toh wanan fa ba ruwan niima ba ne ruwan niima shine Mai yauki hajaju kizo Kisha infection set kirabu da sharrin infection Dan Allah_ _infection set dinmu zai wanke miki Mara zai share yakwashe duk wani sanyi na jiki dana mara_ _ina mai famada ciwon Mara mai tsanani lokacin alada zokisha toilet infection dinmu wannan ciwon yazama tarihi.._ _Ba'anan Mt collections ta tsaya ba , muna sai da liquid soap mayuka na haɗi , turaruka ,shu'umin humra , colecture shampoo conditioner da dai sauran su ...mayukan Suplement wanda zasu dawo maki da martaban fatar jikin ki yasa jikin ki tayi sumul kiga fata na sheƙi yana glowing ,kar ku manta ku biyo mu a shafikan mu na👇_ _INSTAGRAM🎯 #MT COLLECTIONS_ _FACEBOOK #MT COLLECTIONS_ _WHATSAPP🪀 08081202932_ CALL☎️ _09060703187_ _Muna bada sarin kayan mu a ko'ina ɗaya ko sari... Zaku samu shagon🏙️ mu a nan cikin garin Zaria City babban dodo benen Yahya Aminu #MT COLLECTIONS 015_ _MT COLLECTIONS TAKU CE☘️_ Ga group Na face book ak saraki & Ummu maher miss green🍀 Ummu maher palace 👇🏻👇🏻 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=pfbid02Bi3dtp6ftDQ6vyRa5mVewzSiNsXA6N97Uq2Qeypf7j5g2FpN5XsRjsKqXGi3D2gal&id=100082587072617&sfnsn=scwspwa Ak palace 👇🏻👇🏻 https://facebook.com/groups/943534712916776/ [08/08, 14:11] Miss Green🍀: 🔖🔖🔖🔖🔖🔖🔖 *BASMA* Na Ummu maher (miss green)🍀 https://facebook.com/groups/943534712916776/ Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din👆🏽. 17🟨18 . . . .Abin ya dameni sosai na rasa wanda zan gayawa inji daɗi,Hafsat tana kallo a tv tana kallona don abin Basma yanzu ya daina ba ta mamaki don ƙwana biyun nan tambayar duniya ta yi wa Basma amman ta ƙi gaya mata,ina cikin wannan halin ne Mama ta kirani ɗaki don taji abinda ke faruwa akan maganar Ahmad don ta ga ƙwana biyu baizo ba? Nima ban iya ba ta amsa ba don nima ban san abinda ya hanashi zuwa ba. Hankalin mama sosai ya tashi,ta samu Baba da daddare take faɗa masa halin da ake ciki,sosai ya yi mamakin abin yana ta murnar Basma ta samu miji kuma sai ga abinda ya faru. Har gidansu Ahmad Baba ya je sai dai masu gadin gidan sub hanashi shiga,babu yadda zaiyi dole ya koma sai dai tun kafin yasha ƙwanar gidan hancin motar Ahmad ya shaho ƙwana Ahmad ɗin ma yaga Baba don haka ya yi parking ya fito suka gaisa cikin mutunci da mutuntawa Baba ya ce"Mlm Ahmad ko da baka faɗa ba nasan ba lafiya ba don gashinan na ga duk yadda karame sosai,Allah dai yasa lafiya". "Baba ƙwana 2 banji daɗi bane wallahi,amman insha Allah gobe da safe xanzo har gida in sameka aƙwai maganar da na ke son muyi." gaban Baba ne ya faɗi sosai duk da bayasan takurawa Ahmad ɗin amman sai ya ce"Allah ya baka lafiya insha Allah zan jira ka duk da nima gobe tafiya zanyi amman kafin nan Insha Allah zan jira ka".Sallama sukayi cikin mutunci da mutunta wa sannan Baba ya tafi,Ahmad shiru ya yi yana kallon Baba har ya bar get ɗin layinsu yana kallonsa zuciyarsa tana buga masa da sauri da sauri,baisan abinda zai faɗawa Baba gobe idan yaje ba?ce masa zaiyi mahaifiyarsa ta hana sa auren Basma?ko kuwa ce masa zaiyi ya fasa aurenta?. Haka dai ya gama shawararsa babu mai basa amsa don haka ya shiga motarsa ya yi riverse ya tafi zuciyarsa a tunƙushe fal tunanin Basma yana matuƙar son Basma da zuciyarsa harma da gangar jikinsa,amman mahaifiyarsa ta yi masa katangar ƙarfe da ita hawaye ne masu zafi suka zubo masa ya share hawayen na tausayin Basma,ko da ace bai aureta ba yana mata fatan alkhairi a cikin rayuwarta. Tabbas yasan Rashin Basma tamkar rasa rayuwarsa ne,don shi da kansa mamakin irin ƙaunar da ya kewa Basma ne,don Allah ya jarabcesa da mugun jin tausayinta don lalurarta tana buƙatar a tausaya mata sosai a bata kulawa acikin rayuwarta uwa uba kuma ga ta marainiya lada biyu kenen. Yana shigowa har zai wuce ɓangarensa yaji Hajiya ta ce"lallai Ahmad yanzu haka ka koma zaka wuce ɓangarenka ba tare da ka shigo mun gaisa ba?na fuskanci tunda na yi maka maganar wannan shegiyar gantalalliyar yarinyar raini ya shiga tsakani na da kai,saboda na yi maka tsakani da ajalinka shine zaka gujeni,tun yanzu Ma an fara yimin haka ina ga nan gaba kuma?ai sai abinda na gani,tunda ta gama sanin maza idonta ya buɗe duk an zubar da ƴaƴan a ƙwararo". ɗan saka hannunsa ya yi ya share hawayen fuskarta jin irin zagi da cin fuskar da mahaifiyarsa ke yi wa Basma,tabbas mahaifiyarsa bata ƙyauta masa sam,don ko ƴaƴa matan da ta aurar ba ta yi musu auren dole ba,ammanshi ga shi ko bincike bata yi ba anzuga ta ta hau kai,bai ce mata komai ba ya shige sashinta duk jikinsa ya yi sanyi sosai. Riƙe baki Hajiya ta yi tana ce wa"ikon Allah sai kallo yanzu dai Ahmad saura kaɗan a bamu fili ka zaneni ko?saboda na yi maka magana shine harda kuka akan ƴar iska tambaɗaɗɗiya,wa iya zubillah ji ya yi kamar ta ɗana masa wani mashi acikin zuciyarsa yana ji dama ace shi ta zaga ba Basma ba,da wani ne ya zagi Basma da yau sai ya yi ƙwanan baƙin ciki kamar yadda ya saka Basma aciki amman babu yadda zaiyi don mahaifiya ta wuce gaban komai a rayuwa. Cokali ɗaya biyu ya yi ya cire pork ɗinsa yana goge bakinsa sa tissue yana shirin tashi yaji Hajiya ta ce"ikon Allah abincin ma yau baza kaci ba?tunda na taɓa ƴar gwal da gwalagwalai shiyasa zaka caccakamin abinci kabarsa awajen?ni dai yau na ga ƙaddara wallahi wannan wani irin so ka ke yi wa wannan yarinyar?". Fatima ce ta kalleta ita da Afrah suna mamakin yadda ta takurawa yayansu akan abinda bai kai ya kawo ba,Babu yadda ya iya haka ya zauna yana ta turawa ba don yaso ba daga ƙarshe ta ce"Ahmad idan ka gama cin abincin ka sameni a sama aƙwai magana mai mahimmaci da zamuyi da kai don na ga alama sai na tashi tsaye kamar yadda aka asirceka nima in tashi tsaye muyi yaƙi dasu,don ni ba sallamammiya ce irinka ba." Babu yadda ya iya haka yana ji yana gani ya ajje abincin yana ta juya cokali,ya jiyo muryar Fatima ta ce"Yaya ka yi haƙuri da halin Hajiya insha Allah za ta sakko har ta yadda kuyi aure". ɗan murmushi ya yi ya shafa kan Fatima sannan ya tashi yabi Hajiya gabansa na dukan uku uku,yana zuwa ya isketa akan ɗan wani ƙaramin stool ya tsugunna cikin sanyi kamar ba ita ce ta gama masifa ba ta ce"yanzu Babana don na yi maka magana akan wannan watsatsiyar yarinyar shine zaka watsamin ƙasa a ido?kai yarone Ahmad haryanzu baka san abinda ya ke maka ciwo ba,shiyasa za ta haɗa baki da uwarta su cuceka,wataƙil ma da cikin shege za'azo maka kaga wa gari ya waya dole mu karɓa tunda za ace aure ya ba ka". "Hajiya inason ki yi bincike sosai akan yarinyar nan kafin ki yi mata hukuncin wannan ƙazafin".sosai Hajiya ta waro idanu tana kallon Ahmad kamar yau ta fara ganinsa,mamaki sosai a fuskarta ta ce"gaskiya Ahmad sai yanzu na yadda ba ka da hankali sam arayuwarka hankalinka da na ke gani ashe duk shirmen banza ne,to ba zanyi binciken ba ka ji?idan kuma ƙarat za ka bi kaje duk inda zakaje ka faƊa ni dai na ce ba zaka aure ta ba". Nan da wata biyu ma masu zuwa ka shirya aure don daman ƴar gidan ƙanwata Hajiya jummai wato Samira ta daɗe tana sonka kana wulaƙanta ta,to wallahi ni dai ba zan yarda ka auri wanman yarinyar ba". sunkuyar da kansa ya yi sam baison auren Samira don sam bata da tarbiyya balle kunya,shi sam ko da auren ma zaiyi ba xai iya auren Samira ba. "Yanzu Aliyu daga dawowarka babu hutu zaka tafi ganin Basma?ina laifin ka huta kaci abinci ko?.ƴar dariya ya yi sannan ya yi wa Hajiya Meena Kiss a kumatu ya ce dont wait again My ammi na yanzu zanje indawo,don wallahi tunda naje Canada tunanin Basma kawai na ke na kasa komai wallahi." babu yadda ta iya da ɗan na ta abin sonta a kullum duk abinda ya ke so to tabbas ko da ranta baya so dole sai ta soshi,don lalurar Aliyu bata son damuwa dole ta rakasa kawai da addu'ah. Yau ma ina dawowa a hanya na ji horn ɗin mota a bayana,da sauri na juyo ganin Aliyu ban san lokacin da na fara fara'ah ba,don ban san me yasa duk sanda naga Aliyu na ke jin wani abu a game dashi ba,ko akan Ahmad bana jin hakan amman akan Aliyu ina jin wani abu can cikin zuciyata. Kuma ko matsanta kaina dana ke yi ƙwana biyu da ƙarin tunanin Aliyu don tunda muka yi haɗuwar farko bamu ƙara haɗuwa ba. Murmushi ya yi min sannan ya ce"Basma kenan na rasa me yasa duk lokacin da nazo unguwar nan muke haɗuwa a ƙwanar makaranta?. _MT COLLECTIONS🌿☘️_ _Ina kuke mata ƴan ƙwalisa masu son ado na kece raini💄💋 kiji next year Alhaji yayi mai kyautar ƴar moton nan ko yace Hajiya na biya Maki kujerar Hajj🤪 nan dai ko wa ke fatan yagan sa yaje💃💃🚶‍♀️🚶‍♀️ Kuzo ga kayan gyarar Aure daga taskar mu MT, matsalar ki yamushewar jiki , rashin ƙiba kema so kike duk inda kika je ace ga Hajiya tazo ku bata wuri😁 , ko matsalar infection ke damunki , rashin ƙarfin ɗa namiji saurin gajiyawa ke Kuzo akwai ingantattun kayan mata dana gyara Suplement wanda zai gyaraki kiyi caras abunki , idan ƙiba ne tayi maki yawa kisha kiga kin koma dai dai ɗaukar oga🙈👇 ._ _Infection na buda gaban mace taciki yabar wajen a tsuke a matse kullum kina zaune kina cewa kefa a matse kike alhalin Mai gidan hkr yake🏃🏻‍♀️_ _Ina macen da batada shaawa kwatakwata ke bakijin feeling toh wlh kixo Kisha infection set dinmu Dan girman Allah inkinsha kitafasa ma oga infection flusher kibashi ya subhanalillahi Ranan kam saidai kukawomun yarana ajiya😅 in ana sallah baa magana daga wanan ranan zakisa mene ne wanga Abu kenufi kinji_🙈🙈 _Infection nasa ruwa agaban mace tsinkakken ruwa Wanda shi Sam baida yauki toh wanan fa ba ruwan niima ba ne ruwan niima shine Mai yauki hajaju kizo Kisha infection set kirabu da sharrin infection Dan Allah_ _infection set dinmu zai wanke miki Mara zai share yakwashe duk wani sanyi na jiki dana mara_ _ina mai famada ciwon Mara mai tsanani lokacin alada zokisha toilet infection dinmu wannan ciwon yazama tarihi.._ _Ba'anan Mt collections ta tsaya ba , muna sai da liquid soap mayuka na haɗi , turaruka ,shu'umin humra , colecture shampoo conditioner da dai sauran su ...mayukan Suplement wanda zasu dawo maki da martaban fatar jikin ki yasa jikin ki tayi sumul kiga fata na sheƙi yana glowing ,kar ku manta ku biyo mu a shafikan mu na👇_ _INSTAGRAM🎯 #MT COLLECTIONS_ _FACEBOOK #MT COLLECTIONS_ _WHATSAPP🪀 08081202932_ CALL☎️ _09060703187_ _Muna bada sarin kayan mu a ko'ina ɗaya ko sari... Zaku samu shagon🏙️ mu a nan cikin garin Zaria City babban dodo benen Yahya Aminu #MT COLLECTIONS 015_ _MT COLLECTIONS TAKU CE☘️_ Ga group Na face book ak saraki & Ummu maher miss green🍀 Ummu maher palace 👇🏻👇🏻 https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=pfbid02Bi3dtp6ftDQ6vyRa5mVewzSiNsXA6N97Uq2Qeypf7j5g2FpN5XsRjsKqXGi3D2gal&id=100082587072617&sfnsn=scwspwa Ak palace 👇🏻👇🏻 https://facebook.com/groups/943534712916776/ *Ummu maher ce* [08/08, 14:11] Miss Green🍀: *🔖BASMA🔖* NA💋 UMMU MAHER(MISS GREEN🍏) Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 19🟡20 . . . .Nima murmushin na yi ina kallonsa duk da bai furta min wata kalma da zan gane ce wa sona ya ke ba,amman na ga so na acikin idanuwansa,sai dai Ahmad ya riga daya shige masa gaba amman ni dai da za'a tambayeni wanda na ke so to tabbas shi zan zaɓa. ƙyautar wani ɗan ƙaramin kit ya bani ya gaya min ce wa daga tafiya ya ke yanzu ko hutawa baiyi ba,amman tunda yanzu ya ganni zai wuce gida. Waige na ya ke har ya shiga cikin motar ni kuma sai murmushi na ke masa ban san ya ya ake ba so ba,amman tabbas ina son Aliyu so kuma mai tsanani. Kallon banza Maryam ta yi min ta saki tsaki ta ce"banza mara kamun kai kawai ko da wani bakin ma ake hira oho?".ko kallonta banyi ba na biyo hanyar gida tana yimin kallon hadarin ka ji baƙin ciki fal zuciyarta don arayuwarta idan da wanda ta tsana bai wuce Basma ba,yarinyar ga ta kurma amman aƙwai farin jini don ko ta ina ba tada makusa sai dai matsalar baki wanda shima Allah ya ne ya ƙaddara mata hakan a rayuwarta kuma kowani ɗan adam da irin ta sa ƙaddarar. "Hajiya wannan yarinyar idon masu kuɗi gareta yanzu ma haka fa da wani mai mota na ganta a tsaye,wallahi wannan har ya fi Ahmad kuɗi da komai wallahi,gaskiya Hajiya ni fa ina tsoron yarinyar nan ta yi aure mu bamuyi ba". "haba Maryam ni fa bazan taɓa yarda wannan yarinyar ta yi aure ku bakuyi ba,idan har na bari wannan yarinyar ta yi aure ku bakuyi ba ai na cuci kaina wallahi,don haka kuma daina tunanin komai insha'Allah bazan bari wani ma ya raɓeta ba,dole in san abinyi tunda an rabata da wancen ta koma wani". haka dai sukayi ta ƙulle ƙullensu na yadda zasu kassara rayuwar Basma,ita kuwa Baiwar Allah bata san wainar da ake toyawa ba. Abba da kansa ya aika aka kirowoni ya shaida min halin da ake ciki a game da zancen aurena da Ahmad wai ya fasa,sosai naji baƙin cikin abin amman babu yadda zanyi haka tawa ƙaddarar take,ganin halin dana shiga yasa Baba yasa ni a gaba yana ta yimin nasiha mai ratsa jiki. Mama ta yi baƙin cikin fasa aurena da Ahmad ya yi,ta yi min nasiha sosai da yadda da ƙaddara,Hafsat ta samu miji wani munir harma ya aiko an kawo kuɗi,mama tana murna sai kuma ga abinda ya faru. "Anya Aliyu haka kuwa zaiyuwu ace kana son yarinya amman kamar wani yaro ka kasa gaya mata kuma ka kasa zuwa gidansu ka gaya mata?gaskiya ka canza tsari ka fi kowa sanin yadda banason ɓacin ranka ko kaɗan,don Allah ka gaya mata ko kuma ni inje har gidan na su in tona komai don bazanso ɓacin ranka ba?". "Insha Allah zan gaya mata Hajiya ta".dariya ta yi sannan ta ce"gaskiya Babana baka da kirki".nan dai suka saka dariya dukansu abin sha'awa wanda haka ya kamata kowacce uwa ta kasance da ƴaƴanta,ko da yaushe ka gansu cikin annushuwa ba wai kaje gida ka gansu kamar gidan makoki ba,kowa yana danna wayarsa kamar gidan karuwai. **** Babu yadda Abeed ya iya yana ji yana gani ya fara zuwa ɓangaren Bilkisu gani ya ke kamar zai cuci yaranne don shidai babu yadda za'ayi ya ƙwana da mace ba tare da wani abu ya faru ba,kuma shi ga irin lalurarsa yana ganin ba kowacce macece za ta iya auransa ba,idan ba irinsa ba wacce ta kasance mai irin matsalarsa. Bayinta suna kusa da ita suna mata fifita ya shigo,tsaɓar sarauta ko da ya yi sallamar ma sai da taga damar amsawa sannan ta kori bayin na ta,shima abinda ta yi masa shi ya yi mata ya shige ɗakin ƙwanansa ya barta anan. Cixon yatsanta ta yi tabi inda yabi da idanu tana harararsa,ranta yana mata suya shifa namiji haka ya ke idan yaga ana sonsa babu abinda ba zaiyi ba don ya ƙuntata maka. Tuno wani abu da ta yi yasa tabi bayansa badon ranta ya so ba,sai don wannan abin da ta tuno,yana cire kayansa ta samesa sai ta wayance sannan ta amshi kayan ta fara taya sa cirewa,wani abu yaji tun daga kansa har zuwa ƴan yatsunsa,amman sai ya daure ya cije ya shiga wankan. Yana fitowa daga wanka ta nufo inda ya ke ta rungumesa ta baya,yaji wani yar ajikinsa yana nema ya saki layi jin abinda ta ke masa.ya yi saurin janye hannayensa sannan ya ce"ke baki iya gaisuwa ba ko?".ɗan turo bakinta ta yi sannan ta ce"ina wuni".? "lafiya". Kawai ya ce mata ya cigaba da saka kayan baccinsa sannan ya umarceta da ta yi alwala suyi sallah,babu yadda ta iya don ita wataran ma sai ta ga dama take sallah don haka ta turo baki sannan ta wuce banɗakin,yana hangota ta cikin madubi shi kuma lokacin yana shafa body spray ya ce a zuciyarsa yanzu wannan har ita ce mace ta gari?kana saka ta bautawa Allah tana turo baki lallai aƙwai aiki a gabansa. Wanka ta yi sannan ta ɗauro alwalar tana wani kallonsa kamar mayya,yadda ya yi mata wani mugun ƙyau daya saka wata jallabiyya mai sulɓi ruwan fari mai ƙyau da haiba.gashin kansa duk ya ƙwanta don kan Yarima Abeed ba ƙaramin gyara ya ke sha ba. Gashin jikinsa ma duk a ƙwance gashinan da yawa kamar ka kitsesa,wani haɗiyar yawu ta yi aranta tana cebwa gaskiya na yi sa'ar miji,tuna ba ita kaɗai ba ce matarsa yasa ta wani turo baki,amman tuna wani abu yasa ta yi murmushin mugunta ta bi sa suka yi isha'i sannan sukayi nafila raka'a biyu. Suna idarwa ya ɗaga hannayensa sama yana addu'ah yana kukan Allah ya yaye masa irin lalurar da ya ke ɗauke da ita. Kallon ƙasa ƙasa Gimbiya Bilkisu ta ke wa mijinta Abeed daman ya iya wannan addu'ar haka?bata gama mamakin ba ya kama goshinta ya fara yi mata addu'ar da manzon Allah(S.A.W)ya koyar damu idan mutum ya yi sabon aure. Mamaki sosai Bilkisu ta yi to wannan kuma wacce irin addu'ah ce oho?ni kuwa Ummu maher na ce ikon Allah ita kuwa Bilkisu tana ƴar musulmi amman bata iya komai na musulunci ba?to Allah ya ƙƴauta Allah ya shiryar damu Amin. Yana gamawa ya janyo naman ɗawisun daya shigo dashi ya ajje mata sannan ya yi addu'ah ya hau gado ya fara bacci,wani baƙin ciki ne ya ɗarsu a azuciyar Bilkisu ta hararesa tsabar rashin son da ya ke mata shine ya hau gado ya barta anan?wato ita ce za ta shayar da kanta a matsiyanta na amarya. Tashi ta yi tabar abin anan sanan ta saka wata tsaleliyar rigar bacci wacce da kanta ta siyo ta a ƙasar germany. Sosai rigar ta yi mata ƙyau kasancewarta fara sol,kuma kalar rigar baƙace ta taje gashin kanta ta shafa turaren da Mahaifiyarta ta bata na janyo hankalin Abeed. Ƙamshin turaren yaji kamar daga sama nan da nan ya gigice ya janyo Bilkisu ya rungume yana addu'ah,sosai ta basa kanta musamman ma da taga Yariman kamar ɗan hannune don ba dai sarrafa mace ba. Sai dai da tafiya tayi tafiya tun talitainin dare ya ke abu ba har safiya kuma bashi da niyyae haƙura,ta yi kuka ta yi magiyar ammanfa abu yaƙi ci yaƙi cinyewa,har suma sai da Bilkisu ta yi babu yadda ta iya dole ta ƙyalesa,amman shiru bai kawo ba,ɗan sauran ƙarfin daya rage mata ta ture sa gefe ta miƙe da k'er za ta shiga banɗaki ya yi saurin wafto ta amman ta zame ta shige banɗaki ta saka sakata. Awajen ya tsaya yana riƙe da mararsa wacce ke murɗa masa kamar zai mutu,anan ya fara murƙuƙusu yana magiyar ta buɗe masa ƙofar amman shiru bata buɗe ba. Anan ya lallaɓa ya hau kan gado duk da sanyin A c amman wani zazzafan zazzaɓine ya yi gaba dashi ya hau rawar sanyi. *Miss green ce* [08/08, 14:11] Miss Green🍀: *🔖BASMA🔖* NA💋 UMMU MAHER(MISS GREEN🍏) Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *Matso kiji👂🏻* yawan istigfari yana kankare mana zunubinmu,yawan istigfari yana ƙara kusanta mu ga ubangiji. -------------------------- 21⚪22 . . . . .ina ɗakko kaya acikin sif ɗina na hango wannan ɗan ƙaramin kit ɗin da Aliyu ya bani na ɗakko ina murmushi na buɗe ,waro idanuwa na yi ganin sarƙar gold ɗin da ke cikin ɗan ƙaramin kit ɗin,duk da ban san gold ba amman ko da ba'a gaya min ba sheƙi da walƙiyar da ya ke zai shaida maka hakan. Hafsat da ke saka kayanta ta waro idanu sannan ta ce"Basma waye ya baki wannan sarƙar haka?".ka sa magana na yi sannan ta amsa tana dubawa ta ce"Basma kinyi shiru fa baki gaya min ba?" A hankali na fara ƙwatanta mata wanene ya bani da maganar kurame,na rungume hannuwana a ƙirji sannan na yi mata alamar zanen heart da hannu na. Waro idanu ta yi ta ɗala min duka sannan ta ce"lah!lah!! Mutuniyar a ina ya ke kuwa wannan wanda Ya yi dacen Mata Basma". dariya na yi ina ɓoye fuskata waini kunya ta ce"hmm yanzu zamuje gidan anty shamsiya idan yaso sai ki gaya mata tunda na ga kamar kunfi kusa da ita". ƴar dariya na yi sannan na ƙarasa saka rigata sannan muka haɗa kayanmu cikin troly guda ɗaya mukasha hijabanmu har ƙasa sannan muka fito. Idris ne kawai a farlon ƙanin Hafsat sai Mama dake kitchen,ƙarasawa kitchen ɗin na yi sannan na yi mata magana da hannu alamun zamu tafi kenan,mama ta tsame hannunta daga cikin yankan naman da take ta ce"to shikkenan idan kunje kuce ina gaisheta da yaran na ta da maigidan".da to muka amsa sannan muka fito muna ɗan hirar mu Maryam da Salimat ne suka taho ganinmu da troly sai suka kallemu suka ce"Hafsat ina zuwa kuma?". "inda kuka aikemu"?.sosai abin ya basu haushi musamman maryam da ta yi maganar Salimat ta ce"ai kinga Yaya maryam kin janyo ta gaya mana magana ni fa a harkata bana son raini kin san kuma wannan siririyar yarinyar raini gareta,balle yanzu tana ji da kanta waidon an kawo kuɗinta,ai dole ta dinga ganinmu wasu ɗai ɗai,in dai aure ne ayi mugani". tana faɗar hakan taja hannun Yayarta Maryam suka wuce,sosai abin ya damu Hafsat duk da na ba ta baki sosai,saboda haka ma shiyasa bana kulasu sam. Muna hanya ina tunanin Aliyu,yanzu dana taho ta ina zai ganni har mu gaisa kamar yadda muka sabayi,tabbas yanzu na yadda ina son Aliyu abinda ban taɓayi a rayuwata ba,wai ince inason wani ɗa namiji. Sai dare sannan muka isa garin Abuja gari me daɗi da ni'ima har tasha Anty shamsiyya ta aiko aka ɗaukemu har unguwarsu,kallon gidajen unguwar ta su na ke masu ƙyau da kuma tsari,har muka iso na su katafaren gida mai ƙyau dashi,azuciyata na ce lallai anty shamsiyya ashe gidan da suka canza ɗin haka ya ke".? da ya ke adacen ba anan suke ba,kuma rabonmu da zuwa Abuja mun daɗe sosai,gwarama Hafsa tazo alokacin tana da ciki har ta haihu shekara biyu kenan,Anty shamsiya ita ce ƴar mama ta biyu Anty Atika ita ce ta farko,Atika itace babba sai Shamsiya sai Iklima sai Hafsat sai idris,Atika tana aure a Bauchi,Iklima kuma tana aure a lagos bata daɗe da aure ba shekara ɗaya kenan,sai hafsat sai idris ƴaƴanta biyar kenan. Har cikin gidan aka shigo damu gidan gwanin sha'awa gidan sashe biyu ne sashen kishiyarta da kuma na ta. Ina ganin anty shamsiya na rungumeta ina dariya,ita ma dariyar ta ke tana ce wa"oyoyo ƴan matan Mama sannunku da zuwa". Hafsat ta ce"ikon Allah na ga alama an manta da wata halitta Hafsat don haka wallahi yanzu sai in koma abina tunda ba a son zamana." "autar mama ban manta da ke,lale marhabin amarya".ɓoye fuska Hafsat ta yi sannan ta wuce da sauri tana ce wa"lah anty banga twins ba"?. "twins suna skull anjima zasu dawo amman ilham da kausar suna ciki yanzu suka gama drama". dariya dukanmu mukayi Hafsat tana cewa"lallai yarannan har yanzu basu daina faɗan nan ba?ah lallai ki ce yau zan gyara musu zama".ta faɗi hakan tana dariya ta shiga gidan. Ai kuwa muna shiga suka taho a guje suka rungumemu ni kuwa mamaki ya kamani yadda na ga dukansu sun zama ƴan mata,ilham tana da shekara 14 kausar 10,dukkansu suna sona sosai don idan muna hira dasu sai kice da mai jin magana suke don har dariya munayi dasu don su basufi shekara ɗaya da zuwa kano ba,don haka mun saba dasu sosai. **** "Ahmad wato dana ce maka kaje kaga yarinyar nan shine ka yi min kunnen uwar shegu ko?ni nan isa in zaɓa maka abinda ya ke mafi alkhairi a rayuwarka ba ko?". "Hajiya wallahi yarinyar nan bata dace dani ba sam bata da kunya balle tarbiyya shiyasa ni banso kika haɗa aurenmu ba tunda halina da na ta ba ɗaya bane?". "ikon Allah lallai Ahmad na yarda wannan yarinyar ba iya asirin sonta ta yi maka ba,har da haɗani da kai ta yi don adacen baya ba ka yimin musun duk abinda na sakaka." "Hajiya ki yi haƙuri insha Allah zan aure ta in dai hakan zai sakaki farin ciki,amnan ki daina zagin Basma baiwar Allah wacce bat damu da duniya bama ballanta na. . . ." "kai shasha rufemun baki dalla,tunda baiwar Allah ce ai mu ba yinka ne?ai insha Allah sain karya wannan mugun asirin da ta yi maka da ina faɗa kana faɗa". ganin abin ba na ƙare bane yasa Ahmad ya tashi ya yi wa Hajiyarsa sai da safe sannan ya tashi ya tafi,harar bayansa ta yi sannan ta ce"zanyi maganinka ne ƙwanan nan don na ga alama kuruwarka ma ta cinye shegiya ƴar matsiyata".nan dai Hajiya ta yi ta zagin Basma wacce bata ji ba bata gani ba. ***** Sai da Gimbiya Bilkisu ta yi bikin jikinta sosai don ba ƙaramar wuya tasha ba,kana ganin tafiyarta kasan me ya faru,shi kuwa Yarima Abeed yana samun sauƙi ya fara shirin tafiya,ai kuwa wannan tafiyar anyi tashin hankali sosai don ita Gimbiya Abeeda ce wa ta yi ai Yarima abeed yana sane don ya ga ƙwananta yazo shiyasa ya shirya tafiya,don wannan maganar ai har bakin Sarauniya jidda ya je,ta kira Admiral B.tana tambayarsa abinda ya faru,wayo ya yi mata sannan ya ce mata an kirawosa ne agun aiki shima don babu yadda zaiyi ne. Fatan alkhairi ta yi masa sannan ta kira Abida ta shaida mata abinda ke faruwa,amman duk da haka gani take ai cin fuska ne me yasa a ƙwanan Bilkisu ba a kirawosa ba sai akanta tunda ita aka fi tsana. Shi kuwa Admiral B.tausayinta kawai ya ke ji don yadda ya yi wa Bilkisu abin har tsoro ya basa shiyasa ya koma don aƙwai likitansa da ya ke gani a yanzu haka kuma akan matsalarsa. Bilkisu kuwa murna sosai ta yi da tafiyar mijin na ta don abin ya ba ta mamaki sosai,don ko a tarihi bata taɓa ganin namiji haka ba. *Miss green ce* [08/08, 14:11] Miss Green🍀: *🔖BASMA🔖* NA💋 UMMU MAHER(MISS GREEN🍏) Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 *Matso kiji👂🏻* Mu dinga ƙyautatawa iyayenmu kula da iyaye yana saka kyakkyawan ƙarshe. ---------------- 23🟣24 . . . .ina duba kayana na ɗakko wannan kit ɗin da Aliyu ya bani,na kalli Hafsat ita ma ni take kallo ta ce"au daman dashi ki ka taho?wallahi na ɗauka a gida ki ka barsa?muna cikin wannan maganar ne Anty Shamsiya ta shigo tana tsokanarmu da ƴan matan Mama.ƴar dariya mukayi ni da Hafsat sarƙar da ɗan kunnen suna hannuna ina juya su. "Basma a ina ki ka samu ɗan kunne da yarin sarƙar gold haka me tsada?".da mamakinta ta faɗi hakan tana duba sarƙar da yarin. Nima kallon sarƙar na ke yadda take ta walwali Hafsat ta ce"Anty itama Basma wani saurayinta ne ya ba ta wai sunansa Aliyu suna haɗuwa hanyar makaranta,amman dai nima Allah baisa na taɓa ganinsa ba." "idan kun koma Basma ki ce ya turo kinji"?.ta yi min alamar hakan da hannu na ɗaga mata kai da to. rannan da yamma muka fita wani super market na ci ƙwalliyata cikin doguwar riga abaya baƙa tasha stone mai ƙyau na yafa mayafinta a kaina ban wani yi ƙwalliya ba amman na shafa hoda da kuma lipstick na yi ƙyau sosai Hafsat na ji kawai tana ɗaukana a hoto da camera ƙaras ƙaras,ta ce"wow Babyn mama gaskiya kinyi ƙyau kin ganki kamar wata half case. Ƴar dariya na yi na wuce gaba tana dariya itama,mai motar gidan yana tsaye yana jiranmu alokacin ya dawo daga kai Anty Shamsiya aiki da kai yara skull. Kallona sosai Hamza ya ke yana ayyanawa aransa,ina ma dai ace ya auri wannan yarinyar da ya caɓa wallahi yarinya sai ka ce wata matar shuguban ƙasa babu abinda ta rasa na mace a cike take ɓam,shi babu ruwasa da wai kurma ce shi a haka ya ke sonta,amman fa yasan wannan tafi ƙarfin ajinsa matar manya ce. Ko a mota ina lura dashi kallon tsaf ya ke min,sai in juya in kalli windows ɗin motar,idanuwanta kawai Hamza ya ke kalla yadda suke a lumshe kamar mai jin bacci,leɓenta kamar ta shafa jan baki. Hafsat ta ce"don Allah Hamza ka yi tuƙinka ka daina kallon wani wajen?sai ka saka munyi hatsari"?. "af Hajiya don Allah ki yi haƙuri insha Allah bazan ƙara ba".dariya Hafsat ta yi ta ce"ah to gaskiya dai ya kamata adaina don kada ayar damu. Muna zuwa katafaren wajen muka shiga hankali fa gaba kiɗ ɗaya ya koma kanmu yadda kasan sun samu abin kallo,Hafsat ta ce kau gaskiya ni fa mutanen garin nan sun fiya kallo kamar zasu cinye mutane wallahi". Kallonta na yi bance komai ba na yi dariya don ni tun shigowarmu na ga irin kallon da ake mana amman duk ban kula dasu ba sa yi har su gaji indai kallo ne,don ni dai duk inda na yi yadda kasan talabijin haka suke kallona. Ko da muka shiga ma masifa Hafsat taks mutane suna ta kallonmu,ita fa dai da tasan haka ne da baza tazo ba,haƙuri na dinga ba ta amman fir Hafsat ta ce sai dai fa mu canja wani wajen nan an fiya kallon mutane. Muna fitowa shima Hamza ya kafeni da idanuwa Hafsat na lura da hakan,daman Hamza yana jikin motar ya tsaya ya yi face ɗin ƙofar wajen ta kalleshi ta kalleni ta ce"na shiga uku na wai su mutanen garin nan wasu irin mutane ne kamae mayu suyi ta bin mutum da kallo kamar sun samu talabijin?". har muka shiga mota Hafsar tana ta mitarta babu wanda ya ce mata ƙala,shi daman Hamza ba shida bakin magana don kunya ma ya ke ji da Hafsat ɗin ta kamasa yana kallon Basma. To wajen da muka je yanzu daɗan dama dama don wajen ba wajan kowa da kowa bane sai wanda ya amsa kansa sannan zai je wannan shahararren waje. Shuke shuke ne suka cika wajen gwanin sha'awa ga kuma tables na cin abincin mai ƙyau da tsari,na kalli wajen ina murmushi Hafsat ta ce"Basma wajen ya yi ko?".ɗaga kaina na yi alamar eh. Hafsat ta ce"yauwa ko dai na ji wannsn wajen babu wannan saka idon nan kowa yana harkarsa ne,idan ma da saka idanuwan to fa babu yawa kamar na can".ni dai duk ina jinta bance komai ba ina ta kallon wajen gwanin sha'awa. Na hango swimiming pool mai ƙyau Hafsat na danne danne a wayarta ba ta kula dani ba na tashi ina zagayen wajen har na iso wajen wannan ruwan,a hankali na janye fararwn ƙafafuna na saka ƙafata duka biyu acikin ruwan na zauna a bakin wajen ina wasa da ruwan ina jin wani daɗi a cikin raina. Na kalli wani yaro ya yo wajen ruwan mamansa da babansa na binsa da gudu zasu kama sa suna dariya kamar abin wasa,sosai suka bani sha'awa wasu hawaye suka zubomin na gogesu ina ce wa a zuciyata Allah sarki uwa tana da daɗi duk da ban taɓa ganin mahaifiyata ba,amman ina matuƙar sonta da ƙyaunarta na sha ɗaukar hotonta inyi ta dubawa ina mata kiss,mace ƙyaƙƙyawa da ita kamar itace ta yi kanta tsabar ƙyau.sam bana tuna mahaifina a rayuwata sam bai damu dani ba bai san ciwona ba ko kaɗan rabonda inga babana yau shekara 7 kenan alokacin ina da shekara10 mukaje ni da Mama da Hafsat amman har muka je muka dawo sau ɗaya na gansa baya zama a gidan sam,kullum yana cikin yawo abin ya zauna min sosai a zuciyata,rannan na buɗe fridge ɗin ɗakinsa kawai giya ce ƙwalabensu manya manya duk da ban iya karatu ba na ɗauka na nunawa mama. Sosai ta yi mamaki don bata taɓa zata abin na sa ya kai har haka ba,ai kuwa washe gari yana dawowa mama ta ce tafiya zamuyi,to shima daman bai damu ba ta wani ɓangaren ma gwara mu tafi ɗin don nun takurawa rayuwarsa,don ya saba ɗauko mata har suyi ƙwanaki a gidansa kamar matansa yanzu kuwa tun zuwanmu komai ya tsaya masa cak. Kuɗi ya bamu sosai don yana samun kuɗin banza wajen Hajiya,don haka muka taho tun daga nan bamu ƙara zuwa maiduguri ba har yau. Ina son in zauna tare da mahaifina ko don ganin idona wata ƙila zaisa ya ɗan rage wani abin,ina ji masa mutuwa wacce ako da yaushe take zuwar wa ɗan adam ko ka shirya ko baka shirya ba. Wasu hawaye suka zubomin na gogesu yanzi mahaifina kenan ɗan wuta ne?kai gaskiya inason in zauna tare da mahaifina don gani na ke tunda na rasa mahaifiyata bai kamata in rasa mahaifiba tunda yanzu a halin da ake ciki tunda ta rasu bai yi aure ba. A hankali na tashi na hango Hafsat tana zaune kan tebir ɗin tana yimin dariya tare da ɗago min hannu,nima dariyar na yi cikin ikon Allah silɓin wajen ya ƙwasheni luuu na faɗa ruwan ji ka ke tsundum. Da gudu Hafsat ta taso tana kirana tare da nemab taimko,amman kowa ya yi shiru a wajen saboda suma duk basu iya ruwan ba. Jiniyar wasu motoci ne ta fara karaɗe wajen kamar motocin ƴan sanda sai dai ba na ƴan sanda bane na sojoji ne. Hafsat sai kuka ta ke harda majina,duk ta tayar da hankalinta ni kuwa sai facal facal na ke a cikin ruwan. Dukkansu ƙamewa sukayi awajen suna sarawa ogansu ya fito a hankali cikin motar wow,sai da na yadda birona tsabar kallo. Swiming ɗin da ya ke zuwa ne duk ranar da babu aiki don yana matuƙar son yin wanka a swiming amman fa kowa sai ya bar wajen sannan. Rigarsa ya cire daga shu sai boxer amman yana da ɗan tsayi. "Ranka ya daɗe wai wata yarinya ce ta faɗa cikin ruwan"?.da sauri ya kalli cikin ruwan ya tsaya kamar wani ba'adare yana kallonta,tunda ya ke aduniya bai taɓa ganib surar da ta yi masa ƙyau kamar ƴaƴan lu'u lu'u irin wannan yarinyar ba,yana cen yana tunani shima silɓin ya ƙwashesa ya faɗa. *Miss green ce* [08/08, 14:11] Miss Green🍀: *🍏BASMA🍏* BOOK 2📃 BY UMMU MAHER(MISS GREEN🍀) Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 --------- SIRRINKI👂🏻 ƳAR UWA KI KASANCE MAI RUFE SUTURARKI AKO DA YAUSHE,RUFE JIKINKI YANA TAIMAKA MIKI WAJEN YIN RIGAKAFI GA MUTANE DA KUMA SHAIƊANU. ---------------------------------- *25🟢26* . . . . .numfashin Basma har ya fara ɗaukewa saboda da ɗewar da ta fara yi acikin ruwa,da sauri ya ruƙota ya rungumeta sosai kamar wani zai ƙwace masa ita,abin gwanin sha'awa kamar a india,mutane aka fara tafi awajen da sauri Hafsat ta taho ta rungume Basma tana kuka bayan ya ajje ta a gefen wajen,da kansa ya saka hannuwansa guda biyu a ƙirjinta,sai da yaji wani shork har cikin ƙwaƙwalwarsa ya daure ya fara danna ƙirjinta ruwan yana fitowa har dai ya gama fitowa,ya tsira mata idanuwa yana kallon fuskarta,ya shagala sosai da kallonta,ita kuma a lokacin ta buɗe idanuwanta da sauri ta tashi tana kallon wajen kamar bata san tazo ba. Da sauri ya tashi bayan ya dawo daga hayyacinsa ya amshi rigarsa daya cire ya saka yana kallon Basma kamar zai cinyeta,Hafsat ta ruƙo hannuwana muka fara tafiya. Wani abu yaji mai kamada kishi saboda yadda mutanen wajen suke kalle masa matarsa,don shi har ya yi mata don tunda ya ke zai iya cewa bai taɓa ganin macen da ta ƙwanta masa arai irin Basma ba. Motar su ta sojoji ya shiga ya kafa glass ɗinsa a fuska wato no respect suma sauran sojojin ganin ogansu ya shiga mota da sauri suka shiga suna sara masa. Muna fitowa waje Hamza ya taho da sauri yana ce wa"iyayen ɗakina lafiya me ya faru?naga Basma duk jikinta ya jiƙe tana rawar sanyi haka?.shiru hafsat ta yi masa ganin ya dage da tambayar sai ta ce"Hamza don Allah kaja mu mu tafi Basma ce ta faɗa ruwa yanzu". da sauri ya juyo yana ce wa"subhanalillahi sannu Basma,amman babu abinda ya sameta ko?shiyasa banji daɗi ba da muka baro wancen wajen tunda na ga cen ɗin babu irin abubuwa nasu hatsari". har ya gama maganarsa babu wanda ya ce masa ƙala har ya gaji ya yi shiru,muna zuwa gida Anty shamsiyya ta dinga yi mana faɗa akan mudinga kula da kanmu,daga cewa zamu super market shine muka tafi wani waje harda swiming pool,ganin ranta ya ɓaci ne muka bata haƙuri tare da yi mata alƙawarin ba zamu ƙara fita ba har mu koma kano. Sosai suke gudu a motar don su gano inda motarsu Basma take,amman sun duba ko'ina babu su babu labarinsu,dukan sitiyarin motar ya yi ya kifa kansa yana addu'ar da ma yana ɗago idanuwansa ya ganta,tabbas babu abinda zaisa yabar Abuja idan har bai ga Basma ba. **** Yau ake ɗaura auren Ahmad da amaryarsa,amman fa kana ganin fuskarsa kasan ƙwata ƙwata baya cikin hayyacinsa don tunda ya rasa Basma gani ya ke tamkar ya rasa komai na rayuwarsa,tunda aka dawo daga ɗaura auran na sa yaji baki ɗaya kansa yana wani irin sara masa ya cire kayansa ya shiga wanka bayan ya fito yasha magani ya ƙwanta. Yana ƙwanciya babu da ɗewa Hajiyarsa ta shigo ɗakin nasa,ganinsa ya rufu da blanket sai taji gabanta ya yi mugun faɗuwa sosai,a hankali ta isa inda ya ke ta zauna a bakin gadon a hankali ta yaye blanket ɗin ta shafa fuskarsa,wani zazzafan zazzaɓi taji a jikinsa yana tashi harda huci. Cikin tashin hankali ta kira sunansa tana haɗa baki wajen ce wa"Ah.Ah..Ahmad tashi mu tafi asibiti ba kada lafiya jikinka ya yi zafi sosai. "Mama ki barshi na fara jin sauƙi yanzu".ya faɗi hakan yana dafe kansa"gaskiya Ahmad bakaji sauƙi ba,ga kanka nan har yanzu zafi zau kamar wuta." babu yadda ta iya dolenta ta haƙura ganin ɗan na ta ya dage,tana addu'ar Allah ya bawa ɗanta abin sonta lafiya,tunda ta takura masa akan wannan auren shikkenan ya shiga ciwo yau lafiya gobe babu lafiya,ita kanta amaryar ta kasa gane kansa sam,don irin wannan zancen da ake zuwa shi ko sau ɗaya bai je ba,sai dai ita idan har ta matsu tazo da kanta. *** "Wallahi mama tunda Basma ta yi tafiya na kasa gane kai na baki ɗaya,hankalina duk yana kanta Mama na rasa wani irin so na kewa Basma a tarihin rayuwata babu yarinyar da ta taɓa shiga zuciyata irinta". "Aliyu kenan ni dai duk wannan tatsuniyar na gaji da jinta idan har kana son yarinya to kaje gidansu kawai ayi komai a gama,don daman a addinance ma idan kaga yarinya kana so to babu abinda yafi sai kaje gidansu ayi maganar aure a wuce wajen,ba azauna kullum ana soyayya ba,iyayen yarinya su gaji har su ba ta wani". da sauri Aliyu ya ƙwalalo manyan ƙyawawan idanuwansa ya ce"caɓɓi jan ai wallahi mama idan har aka aurawa Basma wani to fa ki siyo likafa ni ji ajje don tabbas margayawa zanyi". dafe ƙirji mama ta yi ta ce"to Allah ma ya kiyaye Aliyu kai kaɗai fa na ke dashi a duniyar nan?idan har ka mutu ni yaya zanyi da rayuwata,ni dai ina maka fatan akhairi akan Basma don insha Allah ina ji ajikina matarka ce insha Allah." Ɗan murmushi yayi sannan ya sumbaci goshin mahaifiyar ta sa ya fita,yana mata bye bye,Ɗan murmushi ta yi tana kallon Ɗan nata sannan ta tashi ta saka myafinta,don taga idan har ta biyewa Ɗan nata to fa zaiyiwa kansa biyu babu ne gwara taje gidansu yarinyar da kanta ayi komai a wuce wajen. Tana fitowa direbanta yaja ta sai gidansu Basma,da sallamarta ta shiga har cikin gidan,hjy saratu tana daga cikin Ɗaki ta ce"Kai wannan wani irin sallama ce tun daga ƙofar gida kamar masu neman gafara".tana faɗar hakan ta fito waje ta saman bene tana hango wata hamshaƙiyar mata tun daga kan suturarta har kan kayan jikinta babu na banza. Da sauri hajiya saratu ta sakko tana ce wa"lale marhabun hajiya".tana washe baki kamar wacce aka yi wa albishir da shiga aljanna. Kai tsaye ɗakinta ta kai ta nan da nan ta saka maryam ta kawo mata lemo da ruwa a fridge sannan ta zauna suka ƙara gaisawa,jikin hajiyar Aliyu dai har yanzu ba a sake ya ke ba ta ce"don Allah hajiya ke ce mahaifiyar Basma"?. Wani irin mummunar faɗuwar gaba Hajiya saratu taji ta ce"eh.eh.amman ba ni ba ce". ta faɗi hakan duk hankalinta ya tashi don arayuwarta ta tsani taga arziƙi yana ƙetaro Basma ba tare da ya ƙetaro ƴaƴanta na cikinta ba. Hajiya ta gane wani abu a dangane da matar sai ta ce"oky to don Allah a haɗani da maman na ta".? babu wanda ya yi magana acikinsu don faɗuwar gaba sai maryam ce ta yi ta maza ta ce"am Hajiya gaskiya ba nan gidan bane ki dai nemi gidansu". mamaki sosai ne akan fuskar Hajiyar Aliyu ta kalli Hajiyar Aliyu duk taga yadda idanuwanta ya yi zuru zuru saboda tashin hankali bata ƙara ce wa komai ba ta tashi ta buɗe labulen ɗakin a hankali ta fita,tana mamakin waɗannsn mutanen. Hango gilmawar mama ta yi ta shiga kitchen kuma sai taga kamarsu ɗaya da Basmar Aliyu don yasha nuna mata hotunan Basma awaya don bashi da aiki idan ba kallon hotunan Basma ba. da ɗan sauri ta bi bayan mama kitchen ɗin,mama taji tsoro don jin mutum a bayanta,da sauri Hajiyar Aliyu ta ce"sannu baiwar Allah nasan baki sanni bako"?. ɗaga kai mama ta yi sannan ta ce"eh amman lafiya kuwa baiwar Allah"?.ɗan murmushi Hajiyar Aliyu ta yi sannan ta ce"yauwa don Allah ke ce maman Basma"?.ta faɗi hakan tana kallon fuskar mama duk da ko da bata faɗa ba kammanin da sukayi zai tabbatar maka da ita ce mamanta. *Miss green ce* [08/08, 14:11] Miss Green🍀: *🍏BASMA🍏* BOOK 2📃 BY UMMU MAHER(MISS GREEN🍀) Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 --------- SIRRINKI👂🏻 *addu'ar samun lfy ga ko wani irin ciwo* an rawaito daga Aisha (R.A),tace manzon Allah(S.A.W)ya kasance idan mara lfy yazo wurinsa da kokena rashin lfy ya kan ɗauka hannunsa na tsakiya ya sanya a bakinsa sannan ya dangwali ƙasa sannan ya ɗaura a inda kewa mutumin ciwo,sai ya karanta wannan addu'ar kamar haka; "bismillahir turbati ardina biriqati ba'dina yashfa Taqimuna bi'izni rabbina". ------------------------------------ 27🟡28 . . .."eh ni ce mahaifiyarta amman lafiya kuwa"?.ɗan murmushi Hajiyar Aliyu ta yi sannan ta ce"masha Allah daman nazo wajenki ne,amman dana shigo wancen ɓangaren sai ta ce min wai ba nan gidan bane?". ɗan murmushi maman ta yi sannan ta bawa Hajiyar Aliyu damar shigowa,bayan sun gaisa ne da fara'a hajiya ta ce"yauwa,Ƴar uwa nasan baki sanni ba sunana Hajiya Aisha mahaifiyar Aliyu mai son ƴarki Basma". wani irin sanyi Mama taji tun daga ƙafafunta har zuciyarta,sannan ta ce"Allah sarki da ya ke yanzu sunyi tafiya ne,amman bata ko kafin su tafi bata sanarmin da zuwansa ba,amman a hakan ma ina godewa Allah kuma ina gode miki,da har kika iya tattaki ki ka zo gidannan,Allah yabar zumunci". anan dai sukayi ta hirarsu gwanin sha'awa mama ta faɗawa hajiyar Aliyu idan har Basma ta dawo taji daga bakinta insha Allah komai zaizo da sauƙi sai ayi bincike aturo a wuce wajen. Sosai Hajiya Aisha taji daɗi ta ce"to Hajiya na gode sosai Allah yabar zumunci kuma Allah ubangiji ya dawo mana dasu lafiya".sosai mama taji daɗin addu'ar ta ce"Amin Hajiya na na gode a kuma gaidamin da surukin na wa,sannan ya kamata yazo mugaisa ". murmushi Hajiya ta ce"ai in dai Aliyu ne yau ma sai ki ganshi don ba kunya ce dashi ba,musamman ma akan Basma".dukkansu sukayi dariya mama ta rako Hajiya suna ta dariyarsu kamar daman sun san junansu. Wani malolon baƙin ciki ne ya cika zuciyar Hajiya Sara ta ɓalla musu harara tare da ce wa"munafuka ita dai duk wanda yazo gidannan sai ta shige masa,Indai wannan kurmar ce insha Allah sai ta janyo muku zaman gidan yari ko kuma ta janyowa kanta zaman gidan kaso,tunda har hulƊa take da ƳaƳan manya."maryam da Salimat suna taya ta zagin Basma,Maryam ta ce"Hmm ni wallahi wannan matar dana gani duk ta tsolemin idanu so na ke kawau nasan me tazo yi gidannan?don wallahi wannan matar kana ganinta ba sai an gaya maka ba kasan irin mutanan nanne waɗanda suka gaji kuɗi gaba da baya,dama Allah zaisa inyi sa'a in auri ko da ɗanta ne wallahi dana kerewa sa'a." ta faɗi hakan tana dariya,Salimat ta ce"to uwar ja wa kai jaraba idan kuma ƴar mafiya ce fa"?.banxa maryam ta yi mata ta shige ɗaki abinta don ba ta son ƙanwae tata ta ɓata mata wannan farin cikin da take ciki,don tasan tun kafin taga ɗan na ta tasan shima ƙyau zaiyi kamar uwarsa. Muna ta shirin dawowa kano munyi tsaraba sosai Hafsat ta kalleni sannan ta ce"hmm wai yaya naga kina ta farin ciki ne Basma?kina murna zakiga Aliyu ko?". rufe idanuwa na na yi wata kunya ta kamani da yake anty shamsiyya tana wajen ta ce"Hmm bari in tashi kuyi hirarku don ni dai adaina jin kunya ta,amman dai ku shirya Hamxa ya kaiku ku siyo sauran kayan kunji?" amsa mata Hafsat ta yi da "to".sannan muka fito don tafiya. Pakistan ne ajikina na yafa mayafin pakistan ɗin,"Wow"naji Hamza ya ce sannan ya ce"kai gaskiya Basma kinyi ƙyau wallahi,amman dai in dai mukaje wajan nan ba zaki fito ba ko?" Mamakin maganarsa mukaji dukkanmu Hafsat ta ce"eh da yake mijinta ne kai ko ubanta ai dole ka hana ta zuwa?".ƴar dariya kawai ya yi sannan ya buɗe mana murfin motar muka shiga. Hafsat jibgo kaya ta dinga yi tana ajjewa ni kuwa abu biyu na ɗauka nawa na karan kaina sannan na ɗaukarwa mama wanu mayafi mai masifar kyau,ina cikin ajje kayan na hango wani agogo mai shegen ƙyau naje na tambayi kuɗinsa na siya sannan na fita ina jiran Hafsat,tana fitowa muka tafi. Zuwansa kenan ya hango lokacin da suka shiga motar da sauri sauri ya hau motarsa ya bisu abaya,hankalinsa yana kan inda suke bi,sunzo shan ƙwana kenan wata mota babba ta shawo ƙwana,da sauri ya yi gefe har yana shirin faɗawa cikin rami,kansa ya ɗan bugu da sitiyarin motar,sosai yaji zafin buguwar amman baiji zafin hakan ba ya janyo motar a hankali amman sai ya tarar motar ta rufe wajen baki ɗaya. Dukan sitiyarin motar ya yi da ƙarfi sannan ya ce"oo shet me yasa bana samunku dream girl,wallahi matuƙae ban ganki ba bazan iya barin garin Abuja ba". yana faɗan hakan yaja motar ya bisu amman bai gansu ba,ko ƙasa ko sama babu su babu labarinsu,wasu hawaye masu zafi suka zubo masa ya saka hannunsa ya goge,yaji ƙarar wayarsa ya amsa kiran daga cen ɓangaren Sarauniya Jidda ta ce"lafiyarka kuwa Sadauki me yake damunka"?. "babu komai aiki ne ya yi min yawa".babu yadda ta iya dole ta katse kiran tana mamakin abinda ke damun ɗan na ta. Babu yadda Anty shamsiyya bata yi damu ba,akan mu hau jirgi ba amman tsorona ya hanamu hawa ai kuwa Hafsat sai mita take wai da tuni mun keta hazo amman na yi musu baƙin ciki,ko da muka hau motar ma faɗan ta take ta yi na mita,don daman nasan halin Hafsat aƙwai faɗan tsiya. Tun tana mitar har ta yi baccinta,na shafi gefen fuskarta a zuciyata ina ce wa"Hafsat kenan sarkin faɗa Allah dai ya bawa Munir haƙuri don zaisha mita. Ni ban iya baccin mota ba haka na kafe idanuwa na ina jan carbina har Allah ya kawomu sai wajen ƙarfe 7 na dare sannan mukazo. Alokacin Hafsat tana bacci ai kuwa ina tashinta daga bacci na ce mata sai yanzu mukazo ai kuwa sai ta hau mita tana miƙa,tana ce wa"ai kinga Basma shegen tsoronki ni wallahi yana cutata gaskiya, yanzu ba ga shi ba kin jawo mana tun safe muna tafiya sai yanzu mukazo kano Allah ma dai da yasa bamu haɗu da ƴan kidnapping ba?".dafe kaina nayi don wallahi mitar Hafsa har ciwon kai take sakawa. "To Allah dai ya tsaremu ko ƴan mata?".da sauri na juyo don ganin me yi mana wannan maganar Sosai na yi mamakin ganin bawan Allahn tun da muka shiga motar ya kafa min idanu da kuma mun haɗa ido sai ya sunkuyar da kansa kamar mai jin kunyata. Ban kulasa ba sai Hafsat ta ti karaf ta ce"Hmm bawan Allah jirgi fa akace zamu shiga amman wallahi wannan ƴar uwar ta wa taƙi yadda mu shiga saboda tsabar tsoronta wallahi". ƴar dariya ya yi sannan ya ce"hmm ai dole taji tsoro babbar yayarmu".da sauri Hafsat ta juyo ta ce"haba mlm yanzu ni ce babbar yayar ni fa shekarata 18 amman kace min babbar yaya?ai ido ba mudu ba yasan kima ai kowa ya kalle ka yasan ka haifeni a haihuwar kaji".dariya abin ya basa ya kalli Basma wacce ta haɗe fuska tamau kamar zatayi kuka. Ya yi murmushi ya taso har inda Basma take ya kalleta sosai sannan ya ce"wai wanan beauty ɗin ba ta maganane?". banza na yi masa ki albarkacin kalli bai samu ba na janyo hannun Hafsat,don na gaji da surutun ta ciwon kai ya ke sakani. Tsabar maita wannan bawan Allahn tsabar naci har gida sai da ya biyo mu,abin mamakin Aliyu na hango a ƙofar gidanmu ajikin motarsa ya kafamin idanuwa,amman ganin wannan bawan Allahn ya biyoni a baya kamar maye sai magana ya ke min.fuskar Aliyu na kalla ya haɗe girar sama da ta ƙasa,ko kafin in ƙarasa har ya shige cikin motarsa cikin fushi yabar wajen. *Miss green ce* [08/08, 14:12] Miss Green🍀: *🍏BASMA🍏* BOOK 2📃 BY UMMU MAHER(MISS GREEN🍀) Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 --------- SIRRINKI👂🏻 1 *Yadda ake maganin ƙurajen fuska.* Daga ummu maher Asamu garin alim da ma'ul wardi cokali biyu a haɗa arinƙa gogawa a fuska abarshi ya kai minti 15. 2 ko kuma a samu zuma da lemon tsami a dinga shafawa idan mutum zan ƙwanta bacci idan ya tashi ya wanke. ----------------------------------- *31🟢32* Sosai abida tasha wahala a wajen gwarzon mijinta yarima Abeed,shima da kansa yaji jiki sosai don kullum shan magani ya ke amman kuma kullum abin ƙara gaba ya ke,ya sha zama a ɗaki shi kaɗai ya yi kuka sosai,don irin wannan matsalar ba kowacce macece take zama da miji a haka ba,sai wadda Allah yasa lalurarsu ɗaya. Abida tasha wuya don haka ko iya motsi ba ta iyayi da ɗan yatsanta saboda tsabar wahalar da tasha,shi kuwa da wuri ya fice zuwa sashensa don baki ɗaya jikinsa mugun ciwo ya ke masa. **** Ta gumi sosai na yi ina tunanin Aliyu yau ƙwananmu biyu kenan da dawowa amman sam ya ƙi zuwa inda na ke,na yi kuka sosai don na saba da Aliyu sosai har ba na jin zan iya rabuwa dashi. Mama tana gama wayar da take ta kalleni sannan ta ce"jiya Alhaji sunyi magana da iyayen Aliyu gobe insha Allah za'a saka rana har da sadaki".mamaki sosai na yi na fito da idanuwa waje ina mamakin hali irin na Aliyu. "wallahi Basma kinyi dacen mijin aure da kuma dacen uwar miji sai dai inyi miki fatan samun zaman lafiya agidanki,Allah ya tsare gabanki da bayanki".murmushin jin daɗin addu'ar Mama na yi cikin jin kunyarta na tashi da sauri na shige ɗakinmu,itama Hafsat tana waya da munir. Ƙwanciya na yi na ɗaga idanuwa na sama ina tuna wai yau ni ce za'a kawo kuɗina harda na sadaki,rufe fuskata na yi ina dariya ni kaɗai,Hafsat ta kashe wayar sannan ta ce"ikon Allah Basma me kuma ya faru ki ke dariya ke kaɗai"?.biro na samu kusa dani na rubuta mata na miƙa mata. "Wayyo Allah Basma gaskiya na ji daɗi wallahi Mama kuma bata faɗa min ba?na yi murna wallahi Allah dai ya kaɗe duk wata fitina da za ta ɓullo cikin wannan auren".Amin na ce a zuciyata sannan na tashi na shiga wanka don ina da waɗanda muke karatu tare dasu,karatun mu na kurmaye na ƙware sosai a fannin koyar da karatun ta yadda zasu fahimta sosai kamar masu ji. Wannan baiwa ce da Allah ya kewa bayinsa,sai kaga makaho baya gani amman kuma ya iya rubutu da karatu,ya Allah ka sa mu cika da imani amin. Washe gari da wuri iyayen Aliyu sukazo a babban farlon gidan Baba ya tarbesu,ko da Baba ya timtiɓi mama akan sanarwa da mahaifina ce wa ta yi a ƙelesa kawai da bai san da ƴar ba sai yanzu?ya manta da ƴarsa tilo a duniya ya biyewa sharrin ƴan bariki suna kaɗa masa ganga. Baba bai ce komai ba ya wuce amman tabbas zai faɗa masa ko da bayan an kawo kuɗin sadakinne,an saka rana nan da wata 2 an kawo sadaki naira dubu ɗari biyu,suna tafiya Baba ya shigo kana ganin bakinsa kasan yana cikin farin ciki,kuɗin suna jikinsa ya wuce ɓangaren Mama. Hajiya Sara tana kallonsa ta biyosa tana ce wa"Alhaji lafiya naga kana ta murmushi haka?kamar wanda aka yi wa albishir da gidan aljanna?".murmushin ya ƙarayi sannan ya ce"ai dole kiga ina murmushi Saratu kuɗin wannan yarinya Basma aka kawo harda sadakinsu tare kuma da tsayar da ranar aure. Da sauri hajiya Sara ta da fe ƙirjinta tana zare idanuwa har ƙwallar azaba sai da ta fito mata ta ce"innalillahi wa inna ilaihi raji'un,yanzu Alhaji ina gidannan a rasa wanda zai faɗa min za a kawo kuɗin kurma sai da aka kawo sannan za'a faɗa min?wallahi an zalunceni ai nasan duk wannan munafukar matar ce za ta hanaka to wallahi na ga ta yadda za'ayi wannan auren matuƙar ina raye". tana faɗar hakan ta taho kamar za ta tashi sama,sosai Alhaji Saminu ya yi mamakin hali irin na matarsa saratu tun tasowarta na ƙuruciyarta haka yasha fama da ita don macece mai nuna baƙin ciki da hassada akan komai musamman idan taga ya yiwa wani abu ba tare da ya nemi shawararta ba,sam Hajiya saratu ba zaɓinsa bace zaɓin iyayensa ne kuma tun kafin su mutu sun danƙa amanarsu a hannunsa don haka wannan ya ke tunowa ya ke ƙeleta a dukkan abinda za ta yi. Girgiza kansa kawai ya yi ya wuce don idan da sabo ya saba da halin Hajiya Saratu na mugun hali,muna zaune a farlo kusa da mama tana bamu labari Baba ya shigo,ni da Hafsat muka gaishesa muna shirin ta shi ya ce"a'a ku yi zamanku maganar ai ta shafeku".dawowa mukayi muka zauna kanmu a ƙasa. "Wannan sadakin Basma ne gashinan naira dubu ɗari biyu ne,kuma an saka ranar aurenta nan da wata biyu kamar yadda aka saka na Hafsat don haka waɗannan kuɗin ki ajjesu a nemi mahaifinta yasan duk halin da ake ciki". "Alhaji ba wai na ƙi ta taka bane amman fa sam a yanzu bazan faɗa masa ba har sai biki ya taho don wallahi zai iya wargaza duk wani shirinmu don mu kullum so muke muga rayuwar Basma ta yi ƙyau ba kamar yadda ya lalata rayuwar ƴarsa da kansa ba".ta shi Baba ya yi ya ce"to ni dai yanzu bari in fita wajen aiki daman ina shirin fita sai kuma ga su". Adawo lafiya mukayi masa sannan na shige ɗaki da sauri wai ni kunyar mama,Hafsat ta bini tana tsokana ta wai ke ki ka ce kina so da baki ce kina so ba da ba'a baki shi ba. "Wallahi Maryam in dai har ina raye wallahi wannan yarinyar bata isa ta yi aure ba,sai na lalata abin ni Alhaji zai munafinta har a saka ranar aure ni ina gefe?wallahi ayau zanje wajen Hajiya Salamatu ayi duk wacce za'ayi don wallahi sai na saka an lalata wannan auren". "hmm ni fa Hajiya kaina baki ɗaya kullewa ya yi saboda mu an mayar damu ba abakin komai ba shine har za'ayi bidiri a gidannan har haka mu ba tare da mun sani ba?to wallahi bazai taɓa yi yuwa ba. Salimat ta ce"Hmm Hajiya ni jin zuciyata na ke kamar za ta buga saboda tsabar tashin hankali wallahi,Hajiya ko kin san Aliyu ɗinnan dana tayar da hankalina akansa saboda sonsa ashe shine ya ke son Basma?ɗazu na fita Aisha take faɗa min wai ta taɓa ganinsu suna zance hanyar makarantarmu." "kan uban cen ai wallahi ba zai taɓa yiyuwa ba,dole ne ma asan duk yadda za'ayi amman aure sai an fasa sa sai dai dukkaninku ku rasa wallahi,kurmar me?kurmar banza da wofi duk ta saka ƴaƴana dani kaina acikin matsala,to wallahi ki zanyi yawo tsirara dole ne ma inyi mai yiyuwa a fasa auren nan".tana faɗar hakan ta figi mayafinta ta fita. Aranar Aliyu yazo ansha sosai kamar babu gobe,na bashi haƙuri akan mutumin da ya ganmu rannan dashi,kallona ya yi sosai sannan ya ce"Basma a lokacin hankalina ya tashi sosai,ina sonki Basma bana son abinda zai rabani dake sai mutuwa,mutuwarma ina fatan ta ɗaukemu tare,ayanzu babu wani tunanin da zanyi tunda ko ayanzu na riga dana bada sadakin aurenmu,don haka abinda ya rage mana sai mu cigaba da addu'ah har Allah ya kaimu ranar aurenmu". ya faɗi hakan yana kallon cikin idanuwa na,murmushi na yi ina kallonsa ya yi min wani irin kallo mai tsayawa arai na tashi da sauri zan fita ya janyo bayan mayafina,sai ga Maryam ta zo wucewa ta saki ƙara. *Miss green ce* [08/08, 14:12] Miss Green🍀: *🍏BASMA🍏* BOOK 2📃 BY UMMU MAHER(MISS GREEN🍀) Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 --------- SIRRINKI👂🏻 Mu yawaita yin addu'ar fita daga gida da kuma ta shigowa saboda samun kariyar Allah da kuma ta mala'ikunsa. ------------------------------ 29🟡30 . . .wani matsanancin faɗuwar gaba naji yadda Aliyu ya tafi cikin ɓacin rai ina addu'ar Allah dai ya kaishi gida lafiya ba tare da wani abu ya sameshi ba don a yadda yaja motar komai zai iya faruwa dashi. Hafsat ta kalleshi sannan ta ce"haba bawan Allah yanzu meye amfanin biyomu har gida don Allah?".ɗan murmushi ya yi sannan ya ce"so ne ya janyo komai ba don so ba da babu abinda zai saka in biyo ku". ni kam tsabar haushin korar min masoyin da ya yi yasa na yi shigewa ta cikin gidan ina jan kayan na mu daƙer,Allah ya taimakeni har na shiga cikin gidan babu wanda na gani a tsakar gida na yi hamdala sannan na ƙarasa shiga cikin farlon mama,tana kitchen ɗinta na farlo ta hangoni da sauri ta fito tana mana sannu da zuwa. Da sauri na tashi na rungume mama kamar na yi shekara ban ganta ba,harda guntun hawaye na mama ta ce"ina Hafsat ɗin kuma ta tsaya"?.ko kafin in bata amsa sai ga ta ta shigo tana mita. Mama ta ce"ke kuma me ya faru ki ke mita haka"?.sai da ta ajje kayan hannunta sannan ta ce"wallahi mama wani mutunne me shegen na cin tsiya ya biyomu mama tun a mota har gida sai da ya biyomu,wai shi son Basma ya ke kuma tunda naga Basma ta zungura ƙeya ta tafi cikin fushi wallahi nasan ba ta sonsa." sai ta kalli inda na ke taga tuni ma har ma na shigewa ta ɗaki,mama ta ce"to ni dai wuce kitchen ki ɗakko abincinku a kula da faranti har kunun aya ma na yi muku yana cikin fridge".da sauri hafsat ta shige ta ɗakko abincin ta ajje a farlo sannan ta ɗakko kunun ayar ya yi sanyi sosai ta ajje mana a ɗaki,tuni ma har na shige wanka Hafsat ta ce"uwar tsoro kawai ai kema gashi nan jikinki ya gaya miki daga saukarmu a mota har kin shige wanka".ta faɗi hakan tana dariya taji ƙarar wayarta ta ɗauka munir ne ta yi ƴar dariya sai da ta cire kayanta ta ɗaura zani sannan ta ɗauka tana shirin katsewa ta ce"hello".wata ƴar dariya munir ɗin ya yi sannan ya ce"amarya ba ta laifi yau shan ƙamshinne ya motsa kome? Ya hanya ina fatan kun sauka lafiya"?. nan dai suka cigaba da hirarsu ta masoya,ina fitowa daga wanka na ta da sallar isha'i sannan na yi addu'o'in da na sabayi na shafa na buɗe jarkar kunun ayar na zuba a gora na fara sha sanyin har raina. Ina cikin sha Hafsat ta gama wayar sannan muka fara cin abincin lokacin Baba ya dawo muka gaisa ya zauna a farlo yana tambayarmu yaya muka barosu da yaranta da maigidan harma da abokiyar zamanta. Duk muka amsa masa da suna nan lafiya sannan muka ɗakko masa tsarabarsa ta jallabiyya har guda biyu masu ƙyau da kuma hula guda biyu suma masu ƙyau,dariya ya yi sannan ya ce"ikon Allah harda wannan wahala kuma bayan duk wata sai ta aikomin da kuɗi kamar wani albashi? ina godiya Allah ya yi muku albarka ku dukanku.muka amsa da "amin". mama kenan duk ƴaƴanta ta koya musu tausayin mahaifinsu tun suna ƙanana,bata koya musu rashin tausayin mahaifinsu ba iyaye da dama sai dai idan ƴaƴansu sun yi musu alheri su ƙullesa a bakin zaninsu suƙi su nunawa iyayen yaran baki san kanki ki ke cuta ba,ko kuma kaji uwa na ce wa kada ƴaƴanta su taimakawa mahaifinsu don wani dalili na ta,to wallahi kiji tsoron Allah domin shima mahaifi yana da nashi haƙƙin akan ƴaƴansa musamman idan ya manyanta. ***** Har ya bar Abuja bai sameta ba ya duba duk inda zai ganta amman shiru don haka dole ya koma gida ba don yaso ba,saboda Fulani ta matsa masa sosai akan ya dawo. Ranar da ya dawo kamar ko da yaushe ya idan zai dawo gidan kamar ana buki yana ana shiga ana fice komai dare kuwa don babu wanda ya isa ya yi bacci agidan idan shalelenta bai dawo ba. Matansa ma kowaccensu tasha ƙwalliyarta gwanin sha'awa kowacce ganin ta take babu ya ita a ƙyau da kuma sarauta,sai da ya fara zuwa wajen mahaifiyarsa sannan ya wuce wajen fulani kishiyar mahaifiyarsa ya gaisheta suna gaisawar ta ce"yarima ni kuwa yaya naga duk ka rame haka?ko wani abinne ya ke damunka bamu sani ba?". ɗan murmushi ya yi na jin daɗin kulawar matar akansa don ko mahaifiyarsa bata tambayesa abinda ya ke damunsa ba,ita dai burinta kawai ya dawo gida. "Wallahi ammi ƙwata ƙwata bana jin daɗin rayuwata a yanzu,saboda wata yarinya da ta shigo rayuwata a ƙwana biyu kawai ta hargitsamin komai na cikin rayuwata,kuma abin takaicin ban san a inda take ba".? ya faɗi hakan kamar zaiyi kuka,sosai fulani ta yi mamakin Abeed tun yana ƙarami bai taɓa saka abu aransa irin wannan yarinyar ba,shi ba ma mutunne mai saka damuwa aransa ba. "Ina son mace wacce bata damu da rayuwa ba,wacce bata damu da mai kuɗi ko akasin haka ba,mai hankali nutsuwa rashin magana da sauransu,amman duk wannan yarinyar ta haɗa waɗannan abubuwan a ɗan zamanda na yi da ita." sosai Fulani ta ƙwantar masa da hankali sannan ta yi masa alƙawarin za ta taya sa addu'ah da kuma taya sa nemanta.jiki babu ƙwari ya wuce ɓangarensa sai da ya yi wanka sannan ya wuce sashen matan na sa ɓangaren Abida ya fara zuwa tunda a musulunce ɓangarenta ya kamata ya fara zuwa tunda har ya tafi bai shiga sashenta ba. Tana jin tafiyarsa da sauri ta wuce ta zauna akan faffaɗan gadonta tana gyara zaman haɗaɗɗiyar rigar baccinta wacce ta gaji da haɗuwa kusan rabin jikinta duk a bayyane ya ke. Da sallamarsa ya shiga Abida ta tsura masa idanuwa kamar mayya tana hangota kawai a jikin abeed yaya za ta yi kuwa tsabar murna,bata iya ɓoye ƙwaɗayinta ba ta isa gareshi ta faɗa jikinsa tana masa sannu da zuwa,Abida kenan aƙwai kissa da kuma kisisina,ita kuwa Bilkisu babu abinda ya shafeta don bata ma iya yadda za ta janyo hankalin miji ba tafi gane tasha maganin mata kawai.wanda kuma rashin ganewa ne hakan a wajen mace wajibine ki iya waɗannan saboda ki zama star a gidan aurenki ba wai mace ta zauna da ƙazanta hammata duk jiki yana wari ba. So ya yi ya biye mata amman sai ya basar da ita a daƙile ya ce"ki saka hijabinki ki biyoni sashen bilkisu yanzu".wani malulun baƙin ciki ne ya cika mata ciki jin an ambato sunan bilkisu don yadda Bilkisu take wani jijji da kai wai ita ƴar sarauta itama ƴar sarautar ce kuma babu abinda masarautarsu za ta nunawa ta su. Babu yadda ta iya dolenta ta bishi ba don ranta ya so ba,tana tunanin abinda za ta yi don ta ƙular da Bilkisu. Haɗasu ya yi dukkansu ya yi musu faɗa sannan kowaccensu ta tashi tana wani taƙama da kuma jijji da kai,ya.kallesu ya yi ƴar dariya sannan ya ce"duk zanyi maganin wannan ɗagawar ta ku don sai na koya muku menene zaman aure don yaga suna neman ilimi akan hakan. Bayan sunyi sallah ne Sarauniya jidda ta aiko musu da farfesu da kuma kayan marmari,kamar ba amarya ba haka Abida ta buɗe cikinta taci ta ƙoshi ya kalleta da gefan idanu,azuciyarsa ya ce Allah ya ƙyauta sam shi a rayuwarsa bai son mace mara kunya kuma a hasashensa shine Abida buɗaɗɗan ido ne da ita sosai don ta fi Bilkisu ma. Ko da ya ƙwanta har ta fara baccinsa mai daɗi ya fara mafarkin Basma,kawai sai yaji ana shafa ko ina na jikinsa,sam bai son yin wani abu a yanzu don baya son wahalar da jikinsa da kuma ita amman dole sai da taja ra'ayinsa sai dai fa yana ɗaukar hanya ta fara gane mutan garinsu. *Miss green ce* [08/08, 14:12] Miss Green🍀: *🍏BASMA🍏* BOOK 2📃 BY UMMU MAHER(MISS GREEN🍀) Wattpad user name Rabiatu333 Arewabooks rabiattu0444 [07/08, 11:59] Miss Green🍀: Duk mai son magana dani ga no ɗita ta whatsapp sai ka yi save number na inyi ta ka👇🏻👇🏻 07068606171 --------- SIRRINKI👂🏻 ƳAN UWA MU RAGE HASSADA DA ƘETA,DON YANA CIRE MANA IMANIMU BAKI ƊAYA. ----------------------------------- 33 🟢34 "Na shiga uku na ni Maryam iskanci da rana tsaka kuma Basma".sosai na tsorata da jin ihun da maryam ta yi ni da Aliyu,kafin ince wani abu Maryam ta shiga cikin gidan,na kalli Aliyu naga shima ni ya ke kalla ya ce"wai wannan ignorance ɗin a gidanku take"?.ka sa ce masa komai na yi saboda ban san ma me zance masa ba sai da ya ƙara maimaita wa sannan na ce masa"eh anan gidan take mamanta ita ce uwargida". "oky i understand na gane Allah ya ƙyauta"da Amin na amsa masa muka cigaba da hirarmu gwanin sha'awa,amman fa zuciyata tana dukan uku uku saboda tunanin abinda zaije ya dawo,ai kuwa muna cikin hirar sai ga maryam ɗin ta fito ita da Salimat. Wani baƙin kishi ke jan Salimat ji take kamar ta kashe ƴar kurmannan kowa ya huta,kallon sama da ƙasa take min tana wani hararata,sai da tazo dai dai inda muke a tsaye ta ce"Hmm Allah dai ya ƙyauta bawan Allah za'a cucesa a maƙala masa masifa sai da aka gama yawan duniya sannan za'a wani liƙewa mai kuɗi." ban san sanda wasu hawaye masu zafi suka zubomin ba na goge hawayen,ganin hawaye a idanuna ba ƙaramin baƙanta ran Aliyu ya yi ba,ya kalli Salimat cikin fushi ya ce"look ki yi maza kibar wajannan saboda kin fara wuce gona da iri don wannan da ki ke gani a gabana ko me tayi a rayuwarta bazan taɓa gudunta ba,don haka kada ki ƙara laƙabawa matata wannan ƙazamin furucin idan kuma ƙinki zaki yi nadamar duk waɗannan maganganun da ki ka yi. sheƙeƙe maryam ta kallesa sannan ta ce"hmm to idan aka ƙi me mutum zaiyi kuma"?.a zafafe ya kalleta zaiyi magana Basma ta tare gabansa ta kalli cikin idonsa ta girgiza masa kai alamar kar ya yi haka. Kallonta ya yi sosai aduk sanda ya kalli idon Basma yana ganin tsananin sonsa acikinsa tare da wani irin sirrin da ba kowa ne ya ke gani ba sai shi kaɗai. Bai ce komai ba ya shige motarsa Basma ta ɗaga masa hannu ya tafi yana kallon abar sonsa Basma. Itama Basma ɗin murmushi ta yi tana addu'ar Allah ubangiji ya kawo musu lokacin aurensu lafiya. Tana juyowa taga Salimat ta tsare mata hanya ta nuna ta da ya tsa ta ce"ke kina ganin kin tsira daga tarkonmu ko?to wallahi bari kiji Aliyu na wa ne shi kaɗai ba na wata macen bane don ni kaɗai aka haliccesa don haka tun wuri ki fita harkarsa idan kuma ba haka ba?wallahi sai kin raina kanki don gab ki ke da komawa makauniya daman ke ga ki kurma,kinga sai ki zama musakarki tsaf." tunda na ke dasu Salimat ban taɓa ko da yi musu kallon banza ba amman yau ban ma san sanda na yi mata ba,saboda na ga rainin hankalin na ta har ya fi na kullum,mutum da saurayinsa amman ace wai sai ya rabu da ita saboda wata,wannan ma ai ƙarfin hali ne. "Inye lallai kurman nan wuyanki ya isa yanka yanzu Salimat ɗin ki kewa wannan banzan kallon"?.cewar maryam wadda take kallona kamar taga baƙuwar fuska,bance musu komai ba na yi wucewa ta abina,ban gama shiga gidan ba naji maryam ta ce"ai kin banza aikin hofi ai gidan da ki ke wani gadara har ki ke iya ture mutane kina shiga ai ba gidan ubanki bane,idan gadarar ki ke so ki yi ai sai ki koma gidan ubanki ɗan caca kuma ɗan giya". cak na tsaya saboda yadda naji maganar kamar saukar aradu,nan da nan idanuwa na sukayi jawur kamar gauta,na juyo na kallesu tsaf hawaye sun fara taruwa i danuwa na,da gudu na shiga cikin gidan ina rufe bakina da hijabina,ina jin zuciyata kamar za ta fito. Tabbas rashin ji a rayuwa ba ƙaramin abu bane,tabbas yau da ace ina iya mayar magana to babu abinda zaisa ƙinƙi mayarwa da su Salimat magana. Mama tana zaune a farlo na faɗa kanta ina kuka sosai,hankalinta atashe ta ɗago fuska ta tana kallon cikin idanuwa na yadda sukayi jawur kamar gauta cikin alhinin ganina a haka ta ce"Basma me ya faru?me ya sameki?".kukan har yanzu na ke ba tare dana ba ta amsa ba,koda da maganar kuramen ne. Hafsat ma da ta gama waya yanzu da munir jin kuka cikin tashin hankali ta fito ta ɗagoni ta rungumeni tana tambayata lafiya"?. ban iya ba ta amsa ba ta zaunar dani a hamkali akan kujera ta ɗakko biro da takadda ta ce"Basma don Allah ki yi haƙuri ki tsayar da kukan ki faɗamin me ya faru?". Karɓar abin rubutun na yi hannuwa na suna kakkarwa na fara rubutun cikin kuka hawaye na yana ɗigowa kan takaddar.mama sai kallona take tana tausayina har cikin ranta. Da sauri Hafsat ta karɓa ta fara karantawa,zuciyarta har tafarfasa take wajen karantawa ta tashi da sauri xa ta fita,na ruƙo hannayenta duka biyu ina kuka ina girgiza mata kai. Ko kallon inda na ke bata yi,mama ma da sauri ta amshi takaddar tana karantawa itama zuciyarta tafarfasa kawai take don abinda su Salimat sukewa Basma ya yiwa yawa. Bankaɗa labulen ɗakin Hajiya Sara Hafsat ta yi,ko sallama bata yi musu ba tana shiga ta shaƙo wuyan maryam ta yarfa mata maruka har biyu,da sauri Hajiya Sara ta tashu tana ce wa"na shiga uku na Hafsat baki da hankaline zaki shigo mana ɗaki kamar mahaukaciya ki riƙe wuyan ƴa ta kina duka kamar wata zautatta?to wallahi idan ma munafukar uwarki ce ta aikoki ma ɗan banzan duka zaki sha wallahi".tana faɗar hakan tana ƙoƙarin cire ni daga jikin Maryam. Alokacin mama da Basma suka shigo ɗakin,faɗa sosai akayi don mama da Hajiya sara suma danban sukayi sosai,Salimat ta shaƙoni sosai har sai da na fara ganin wasu taurari,ban san sanda wani ƙarfi yazomin ba na shaƙeta nima na zauna kan ruwan cikinta na hau dokanta kamar Allah ya aikoni. Nan da nan bakinta ya fashe har ya ta fara zubar da jini a bakinta,muna cikin hakan ne Yaya Abubakar ya shigo,sosai ya yi mamakin abinda ke faruwa har yana tunanin anya kuwa agidansu ake wannan toya wainar. Sosai ya yi namijin ƙoƙari wajen raba wannan gawurtattan faɗan,ai kuwa yana rabawa Hajiya Saratu ta fashe da kuka don tabbas yau tasha duka a hannun Hajiya Aisha. "Wallahi wannan matar so take ta kasheni ni da ƴaƴa na abubakar shigowa kawai sukayi suka fara dukanmu kamar sun samu jakai,wallahi bazan yarda ba sai an ƙwatomin ƴanci na". kallon mahaifiyar ta sa ya yi ya girgiza kai sannan ya ce"Umma tabbas aƙwai abinda ya faru har hakan ta kasance,tunda na ke a gidannan ban taɓa ganin Mama ta yi magana akan duk abinda su Salimat da maryam suke mata ba,uwa uba abinda sukewa Basma amman yarinyar nan ban taɓa ganin ta ɗaga idanu ta kalli abinda suke mata ba ballanta ma har ta iya ramawa." "To dan ubanka rama mata zakayi ko me?shege wanda bai damu da ƴan uwansa ba,daman ina lura da yadda ka ke wani shsshigewa wannan shaiɗaniyar wannan kurmar,ai ko na yi hauka bazan yadda ka ɗakki mana ire iren ƴan giya ba tanbaɗaɗɗu,kun ɗauka bamu san abinda ubanta ya ke ba?to ko yanzu mutum idan yaje borno ya ce akaisa gidan Abdu ɗan caca,mai mata mai harka da gudu za a kaika gidansa don haka wallahi bazan taɓa yadda in haɗa jinina da gurɓatacciyar zuri'a ba". ko kafin Hajiya Sara ta rufe bakinta mama ta ce"oho ai mahaifinta ne ya ke yi ba ita bace takeyi ba to alhamdulillah,kuma mu haryanzu bamu taɓa haɗa Allah da wani ba,ke kuwa ko yanzu idan akaje unguwarku,aka tambayi inane gidan karuwai za a nuna gidan ubanki kinga kuwa mu gidanmu bashi da wannan sunan,don haka idan zakiyi magana ki dinga taunata tunda kema baki san abinda za a mayar miki ba".mama tana faɗar wannan maganar taja hannuna muka fita daga farlon". Tsabar haushi Abubakar ko tsayawa baiyi ba da sauri ya fito daga ɗakin ya tafi wajen aikinsa,don yau yana jin zuciyarsa babu daɗi,tabbas idan mutum ya yi dacen uwa tagari to fa tabbas ya godewa Allah don mace tagari itace tushen al'umma. "Wallahi Umma bazan yadda da wannan cin mutuncin da Basma ta yi min ba,jiba fa yadda ta fasamin bakina sau jini ya ke".tana faɗar hakan ta fashe da kuka sosai. Zagaye kawai Hajiya Saratu take aɗakin na ta tunanin kawai abinda xa ta yiwa Hajiya Aisha kawai take,tabbas a wannan karan ba za ta yadda ba dole sai Aisha ta ɗanɗana kuɗarta akan abinda ƴar ƙanwarta ta yi mata wato Basma. Mayafinta ta ɗauka ta fito tana harar ɗakin Hajiya Aisha tana ce wa aranta in kinsan wata ai baki san wata ba,don saina ɗauki mummunan mataki akanki da wannab shegiyar kurmar. **** "Wai Ahmad wannan wani irin rayuwa ne akawo maka mata yau ƙwana ɗai ɗai har ƙwana 30 amman baka taɓa shiga ɗakinta ba,kasan laifinka awajen Allah kuwa"?. mahaifiyar ta sa ya yi sosai sannan ya ce"Hajiya nima kaina ban san abinda ya ke damuna ba ni dai nasan tunda na rasa Basma sai na ke jin kamar na rasa komai na wa. . .." tun kafin ya ƙarasa da sauri ta katsesa wajen ce wa"wato akan wannan shegiyar kurmar yarinyar ne ka ke wulaƙanta min ƴar ƙanwata?to tabbas idan bata yi da wasa ba saina saka an kullemin shegiya ta rasa me fito da ita daman bata da galihu,ni za ta cinyewa ɗa saboda tsabar maita na cinta,to wallahi ka fi ƙarfinta shegiya karuwa kawai." jin maganar mahaifiyar ta sa ya yi kamar ta buga masa wata guduma akansa,gwara ta gaya masa duk maganar da za ta faɗa masa akan ta faɗawa Basma baiwar Allah wacce bata ma san abinda ke faruwa ba. *Miss green ce* [08/08, 14:12] Miss Green🍀: *🍏Basma🍏* 📝By Ummu maher(miss green🍀 35🟢36 . . .kusan mintina talatin kenan Sarauniya jidda tana kan yarima Abeed tan kallon ikon Allah tunani kawai ya ke tunda ya zauna kusan ma za ta iya cewa harda hawaye.a hankali ta kira sunansa ta ce"yarima me ya sameka haka ka ƙwana biyu sam mun kasa gane kanka,hatta matanka ma sunce ka yi musu tawaye ba sa ganinka ƙwata ƙwata idan aƙwai abinda ya ke damunka ne ka faɗa min don Allah".? Ta faɗi hakan kamar za ta yi kuka,duk taurin rai irin na Sarauniya jidda amman matuƙar taga Abeed a wani hali to fa sai kaga ta zama kamar wata hauka sabon kamu. "Kai na ke sauraro Abeed".kai tsaye ta faɗi hakan tana wara idanuwanta akansa,sun kuyar da kansa ya yi a duk tsawon shekarunsa a duniya bai taɓa jin mahaifiyarsa ta faɗi sunansa kai tsaye ba,saboda sunan mahaifinta ne sarkin sudan. Kunya kawai ya keji akan abinda zai fito daga bakinsa ya furtawa mahaifiyarsa akan mace ya shiga wannan halin macen dama bai san yanzu a inda take ba?ko rufe idanuwansa ya yi to fa fuskar Basma kawai ya ke gani,ya rasa wani irin mugun so ya ke mata hakan da haryanzu aikinsa ma yana barazanar tsayawa cak,saboda tsabar tunanin Basma. "Yanzu Yarima ban isa ka gayamin abinda ke damunka ba?shikkenan babu komai amman na tabbatar da Fulani ce waccen munafukar kishiyar tawa da ta fini awajenka yo da yanzu tuni ka faɗa mata tunda ita ce tayo min naƙudarka ai dole ma ka faɗa ."tana faɗar hakan ta kama hanya za ta tafi. Da sauri ya tashi ya ruƙo hannun mahaifiyarta sa duka guda biyu bai san lokacinda ya rungumeta baki ɗaya ba,ya fashe da kuka sosai kamar wanda akace masa iyayensa duka sun mutu. Sosai jikin Sarauniya jidda ya yi sanyi tabbas abinda za kaga ya sa Yarima kuka to fa wannan abin ba ƙaramin abu bane,a hankali ta zaunar dashi cikin tausayi irin na ɗa da uwa ta kalleshi a hankali kamar ɗan ƙaramin yaro ta ce"yauwa ɗana yanzu gaya min me ke damunka ƙwana biyu da har ka kulle kanka kai ɗaya a ɗaki ka ƙauracewa matanka"?. tabbas yana son gayawa mahaifiyarsa gaskiya kuma baya son ɓoye mata komai a hankali ya buɗe bakinsa ya faɗa komai duk jikinsa a sanyaye ga wata irin muguwar kunyar mahaifiyarsa daya ke ji. A zafafe ta tashi ta ce"daman akan wata ƴar iska ne ka saka kanka acikin wannan halin?ita ƴar uban waye a duk faɗin ƙasar nan da za ta saka ɗana mafi soyuwa a raina cikin matsala har haka?Abeed ka daina cin abinci ka daina gayu,wajen aikinka ka daina zuwa?ka ƙauracewa matanka?duk a dalilin wannan fitinanniyar yarinyar?wata ƙila ma mayya ce ta kama maka kuruwa to wallahi bazai taɓa yiyuwa ba sai na ɗauki mummunan mataki akanta.shegiya wata ƙila ma ƴar matsiyata ce".tana faɗar hakan fuuu ta fita daga ɗakin ba tare da ta sake ko da kallon inda ɗan na ta yake ba. Wasu zafafan hawaye suka taho kamar an buɗe fanfo ya rasa yaya zaiyi da rayuwarsa tun daga ranar da yaga wannan yarinyar shikkenan ya shiga wani matsanancin hali. **** "Basma jiya munyi waya da mahaifinki ya ce yana son ganinki kije maiduguri,to ni dai ina tunanin tura ki wannan garin musamman ma gidan mahaifinki daba saitine dashi ba". kallon mama na yi na yi wani murmushi har ɗan dimfil ɗina ya lotsa mai matuƙar ƙaramin ƙyau tabbas addu'ar dana daɗe ina yi ce akan mahaifina yanzu gashi Allah ya amsa min hankalinsa yanzu ya dawo kaina. Wannan murmushin dana yi shine ya tabbatarwa da mama ce wa tabbas inason ganin mahaifin na wa,don haka ba za taɓa iya raba ɗa da uba ba,don haka abinda yanzu kawao yafi shine ta ƙaleta taje ko da sati biyu ne ta yi kafin lokacin bikinta. Da daddare Aliyu yazo,nasha adona da wani sabon less ɗina ni daman gani da cikar halitta sosai shiyasa ma ban cika saka mayafiba don tabbas zan haɗa babban go slow idan har na fito haka. Ta kuramin Hafsat ta yi dole na na saka mayafin pink colour ruwan less ɗin,na yi irin ɗaurin zahra buhari,ban saka komai ba daga hoda sai ƙwalli sai lipstick,idanuwan nan nawa kamar na mage sai sheƙi suke,fata ta mai ƙyau da haske sai walƙiya take,ƙyau tsantsa irin na shuwa arab,ga kuma jinin fulanin asali duk sai ya haɗu ya bada wani irin colour mai masifar ƙyau. "Wow gaskiya Basma kinyi ƙyau sosai kamar na saceki wallahi".cewar Hafsat wacce take gogemin takalmina high hill wai adole shi zan saka,ga shi kuma siket ne duk sai na jini a matse. Babu yadda zanyi don idan naƙi sakawa nasan halin mitar Hafsat don haka na karɓa na saka duk ina jin jikina kamar kowa kallona ya ke. A hankali na ke takuna mai matuƙar ɗaukar hankali,sai ka rantse koyamin tafiyar akayi amman babu ko ɗaya,kawai dai halitta ta ce hakan muka haɗu da maryam a kan hanya haushi kamar ya kashe ta ta bugeni ta wuce. Nima ko kallonta banyi ba na yi wucewa ta saboda bana son abinda zai ƙara haɗani dasu,don tun dukan dana yi wa Salimat yanzu na karɓarwa kaina ƴanci don ko gani na ta yi canja hanya take. tun daga nesa ya kafamin idanuwansa kamar zai cinyeni,a kunyace na ƙarasa kusa dashi na gaishesa,amman sai da na yi gaisuwar tafi sau biyu sannan ya dawo cikin hayyacinsa,ya shafa gashin kansa ya kalleni sosai sannan ya ce"gaskiya Basma Allah ya tsaraki sosai yadda ki ka san wata tauraruwa,a gaskiya na yi dacen matar aure,ga addini,ga kunya,ga ƙyau,ga ladabi da biyayya,gaskiya na zama autan mata wallahi. Ƴar dariya na yi cikin kunya na juyar da fuskara gefe ya ce"au rowar ganin ƙyaƙƙyawar fuskar taki ki ke? gaskiya ni dai ki juyo idan baki juyo ba kuka zanyi".ya faɗi hakan cikin shagwaɓa kamar wani yaron goye. Hirarmu mai daɗi muka fara anan ne na ke sanar dashi tafiya ta maiduguri,wani irin faɗuwar gaba yaji ya kalleni idanuwansa taf da hawaye ya ce"yansu Basma sai ki kama hanya ki tafi har maiduguri ai is too easy wallahi yadda rayuwar nan ta zama wata iri"?.ya faɗi hakan yana kallon na sosai kamar zai cinye ni. Tausayi sosai ya bani don daman nasan dole za'ayi haka,amman babu yadda zanyi don bana son dama ta ta kufcemin addu'ar dana daɗe inayi akan mahaifina Allah amsa,nuna masa na yi babu yadda zanyi ne kuma ba daɗewa zanyi ba. Ranar har ganin mama Aliyu ya yi akan maganar mama ta rarrashesa sosai ta nuna masa muhimmancin hakan tunda yanzu na kusa aure. Babu yadda ya iya dole ya haƙura ya cigaba da yimin addu'ar fatan zuwa lafiya da dawowa lafiya. ***** "Yarima aƙwai hanyoyi da dama da za'a gane wannan yarinyar a duk inda take,sai dai inason ka ƙwantar da hankalinka don Allah,ka rage wannan tunanin ka ji". ɗagawa fulani kai ya yi alamar zai daina,yana son matar sosai don tana fahimtarsa aduk halin daya shiga,amman ya rasa me yasa mahaifiyarsa ba ta nuna kulawarta aduk wata damuwarsa,damuwarta dai ita ce damuwa, ko da ma cen Sarauniya jidda macece mai son kanta sosai balle yanzu da ta ƙara bunƙasa. Ranar yana ɓangarensa ya fito daga wanka kenan ɗaure da tawul,sai ga fulani ta shigo ɗakin suka gaisa ta ce"yauwa ka yi sauri ka shirya k yi baƙi"?.ɗan murmushi ya yi sannan ya ce "to". yana gama shiryawa cikin kayan meetings ɗinsa coart ce fara da kuma wando baƙi,ya riƙe necktail ɗin a hannu ba tare daya saka ba.wani irin ƙyau ya yi sosai kamar ka sacesa. Gaisawa sukayi da mutanen sannan fulani ta gabatar dasu"waɗanan masu zane ne na kawo maka daga ƙasashe da dama duk irun zanen da mutum ya ke so suna zana wa,wala na mutum ko na wani abin daban". kallonta ya yi sosai sannan ya matsa kusa da masu zanen ya rufe idanuwansa ya fara siffanta musu yadda Basma take. Su kuwa suna ta baje fasaharsu kamar ba gobe,suna gamawa ya buɗe fuskarsa sosai akan zanen,na farko sam baiyi kama da fuskar Basma ba,amman na biyun yana ɗora idanuwansa kan hoton yaga Basma ras acikin hoton kamar za ta yi magana. Da sauri ya rungume Fulani yana nuna mata zanen wanda ya yi dai dai da hoton fuskar Basma,ai kuwa a ranar Fulani ta baza hotunan sosai. "Hmm Batul wannan yarinyar fa da ake cigiya na santa".inji cewar Hajiya Tani. "Ai kuwa Tani wannan yarinyar duk wanda ya nemo duk inda take to tabbas babu shi babu talauci".ƴar dariya Hajiya Tani ta yi sannan ta tashi ta ce "to ni bari in tafi amman gobe zanzo".bata jira abinda Batul zata ce ba ta fita da saurinta. A gidansa ta samesa ko sallama bata yi ba,mahaifin Basma ya ɗago ƙyawawan idanuwansa ya kalleta sannan ya ce"Tani ban hanaki zuwa gidannan ba"?.bata kula saba again sai kawai ta fara gaya masa ai ana neman ƴarsa Basma a masarautar ƙaisa. Da sauri ya tashi ya kalleta sannan ya yi wata dariya ya ce"tabbas talaucin dana ke ciki a yanzu yazo ƙarshe,ashe yarinyar dana ke wulaƙantawa ita ce silar arziƙina?Allah na gode maka. Har masarautar ƙaisa yaje tafiyar ƙwana har uku a mota,yana zuwa ya shine mahaifin yarinyar nan da ake nema,ai kuwa babu ɓata lokaci aka kaisa ɓangaren Fulani don ta ce bata yi shamaki da duk wanda zaizo akan maganar wannan yarinyar ba. Sosai ta yi murna amnan cikin lokaci ƙanƙani ta haɗe fuska ta tashi tana zagaye a ɗakin ta kallesa sosai,sannan ta ɗakko wani ɗan ƙaramin aƙwati.ta wannan aƙwatin kuɗine acikinsa ayanzu ba anjima ba za'a ɗaurawa ƴarka aure da kuma ɗana Yarima." kamar saukar aradu haka yaji maganar amman cikin dakiya ya amsa mata da to,ai kuwa a ranar aka ɗaura wannan auren,babu sanin ango da amarya,kai hatta Sarauniya Jidda babu saninta a ciki. *Caɓɓijan ana wata ga wata kun san ba ƙaramin bidiri za a yi a wannan littafin ba* *tabbas aƙwai chaƙwakiya sosai acikinsa* *ku biyoni don jin yadda littafi na ukunsa dana huɗunsa zai kasance* insha Allah anan zan tsaya a free page,zan fara payment kada ki bari a baki labari wannan littafin ban zafafa kuɗinsa ba akan farashi mai rahusa 200 wato naira ɗari biyu ne kacal complete ɗinsa katin mtn ki ta acc. Duk mai son cigabansa wato complete ya yi min magana ta wannan number👇🏻👇🏻👇🏻 07068606171 Ummu maher(miss green) amman ta whatsapp zakayi min magana. *Miss green ce*