ZULFAH. Na UMMU MAHER(MRS GREEN *TEAM🔥GAWURTATTU 🤟🏻3* _ƊAN ƊANO💋💋💋💋_ *Ya Allah ubangiji ka jiɓanci lamuranmu,yadda na fara wannan littafi Allah yasa in gamashi lfy,ya Allah kasanyamin albarka awannan littafin nawa,ya Allah ka bani ikon sanar da abinda nake son isarwa awannan littafin,ya Allah kada ka bani dama ko iko akan rubuta abinda ba zai amfani al'ummarka ba🙏🏼ina godiya da masoyana aduk inda suke,wanda na sani da wanda ban sani ba🥰🥰💃🏼* _*Page∆1*_ Go sulow ne ya haɗu sosai ina cikin hamshaƙiyar motata wacce ta gaji da haɗuwa,kyau da tsarin motar ya fita daban sai walƙiya take tana wani shining. Danna wayata nake cikin ƙwarewa ina chart da ƙawata Benezar wacce take karatu a australia. jin mun tsaya waje ɗaya yasa na kalli inda direban yake cikin ƴar ƙaramar muryata na ce"whats going on?". Da ɗan sauri ya juyi gudun kada yayi laifi ya ce"sorry madam wallahi go sulow ne ya haɗu sosai amman ban san dalilin faruwar hakan ba."? Wani kallo tayi masa bata ƙara ce wa komai ba.yasan yin shiru na zai iya haifa masa da matsala don haka sai ya ce"Madam bari in sauka inga abinda yake faruwa." ƙala bata ce masa ba,daman kuma yasan ba lallai ne ta amsa masa ba. yana fita ya fara kutsawa ta cikin motoci don ganin abinda ke faruwa?abin mamaki ba motocine suka tushe wajen ba,ashe wani tsoho aka kaɗe shine dalilin faruwar hatsarin. sai salati mutanen wajen suke Tukur ya kasa komawa ya faɗawa uwar ɗakinsa abinda ke faruwa,don yasan halinta sam ita bata damu da matsalar kowa ba,ita dai matsalarta kawai itace matsala amman babu yadda zaiyi dolensa ya dawo ya sanar mata koda kuwa zata tsire sa,don ba zai yiwu yayi ta zama awajenba. Yana dawowa ya ɗan kalleta ahankali cikin ladabi ya ce"sorry madam wai accidents aka samu awajen ne,anyi hatsari ne awajen amman zan san dabarar da zanyi mu fita". Ya ɗan faɗi hakan aɗan hargitse don ya tabbatar aƙwai rigima. Haryanzu ban ɗago na kallesa ba tunda ya fara maganarsa,kamar ma ban san me yake faɗa ba.? na motsa laɓɓaina ahankali cikin sanin ilimin sarrafa baki,ammanfa bana harshe ba don sam ni ban iya magana ba,wala tayi maka daɗi ko kada tayi maka daɗi. Ni dai daɗi na ɗaya ne inyi chart da ƙawaye ko kuma aje party ƙasa ƙasa ko kuma wani state ɗin. tun daga nan ban ƙara ce masa komai ba,na fito ahankali daga motar,inda akayi hatsarin na ɓille Tukar sai bina yake yana ce min"madam don Allah ki tsaya kada kije cikin wannan taron aƙwai rana da zafi." ko kallo bai isheni ba,balle yasa ran zan amsa masa ni dai kawai inje inda nake son isa ɗin. dai dai lokacin tsohon yahau kekensa zai tafi,hannunsa da ƙafaraa duk yaji ciwo abin tausayi. mutane sai magana suke masa akan ya dawo akaishi asibiti amman yace musu ba komai zaije chemist na unguwarsu. Babu yadda suka iya dolensu su kyalesa,don babu wanda bai san sha'anin tsufa ba,idan mutum ya tsufa wani lokacin sai dai duk abinda yayi ayi haƙuri da gafara. Ina zuwa na kalli tsohon sama da ƙasa,sannan na ce"kai old man?me yasa zaka dinga tafiya baka duba gabanka?wannan wani irin rashin hamkaline na talaka?yanzu gashi kayu min asarar party ɗina?wallahi yau ba gobe ba sai kayi ƙwanan sel nonsense kawai." wayarta ta danna ta kira wata number,nan da nan sai ga ƴan sanda tamkar daman akusa da wajen suke,abinda ya bawa kowa mamaki bai wuce sanin abinda wannan matashiyar kyakkyawar yarinyar ke shirin yi ba?duk da a maganganunta sun gane komai,amman mamaki ya hanasu gane me take son aikatawa.? da sauri dattijon ya kalleta jikinsa har yana kakkarwa cikin dakiya da kuma mamakin maganganunta ya ce"haba yarinya?anya kuwa kina da hankali?tsofai tsofai dani kice bani da hankali?shin ke me kika ɗauki kanki?saboda zakije fati shine tausayinki da imaninki suka gushe?har kike kirana da mahaukaci?babu mamaki anan saboda da daga ganinki kin fito ne agidan rashin tarbiyya da kuma rashin sanin darajar ɗan adam,saboda kina tinƙaho da kuɗi da izza da mul.. . . . ." A zafafe na juyo saboda yadda kalamansa ke min mugun gudu a ƙwaƙwalwa,har nake tunanin anya kuwa wannan yasan ni wacece?ko da yake daga ganinsa ba sai an faɗa maka ba,ba shida hankali duba da yadda.kayan jikinsa suke wani wajen ma duk ya yayyage. "ni Zulfah kake zagi haka yadda kake so?yau zanyi funishing ɗinka,ko da ma ace ba kada hankali to ayau ɗinnan za kayu hankali,don ni babu wanda ya isa ya nuna min hannu". tana faɗar hakan ta juya ta fara tafiya cikin wani irin mugun taku,me matuƙar tafiya da hankalin masu kallonta don Zulfah irin matan nanne masu matuƙar iya juya salon jiki,ta yadda zaka ɗauka wata hawainiya ce ke canja tafiya da salo na jan hankali. Ba iyayi bane,haka halittarta take komai tayi da jikinta me kyau yake kasancewa. Zulfah fara ce tas tas,kallon farko da zaka yi mata zaka hango tsattsar kyau wanda baki ba zai iya fasaltasa ba,kyaunta ya ɗakko asaline daga ahalinta,Shuwa arab ne gaba da baya sai dai wani ɗan ratsi da aka samu na hausawa ta cikin kakkaninta,Babanta Shuwa ne shi saboda mahaifinsa shuwa ne,Mamansa kuma asalin bahaushiya ce,Maman Zulfah shuwa arab ce gaba da bayanta ita babu wani sirki. Sun gaji kuɗi tako ina,abin dai ba zai taɓa misaltuwa ta misali ba har sai kasan su waye Familin ALFAH RASHEED. Tuni ƴan sandan nan suka tisa ƙeyar wannan dattijon,abin tausayi amman babu wanda ya isa ya hana faruwar hakan,don sam babu fuskar yin magana saboda mota guda suka ciko ƴan sandan da bindigunsu,kai ka ɗauka wani ƙasurgumin laifin aka aikata. Mutane da dama sai tofa albarkacin bakinsu suke akan abinda ya faru,amman fa sai da ƴan sandan suka wuce ihu bayan hari kenan. Kai tsaye nayi shigewa ta rantsatsiyar motata,wacce tafi tada kyau da tsaruwa Tukur yayi sororo yana kallonta,yana ɗan firfito da idanuwa don yana tsoron kada yarasa aikinsa,don tunda yaga Zulfah ta wuce sa ta shiga wata motar ya tabbatar da cewa tashi tazo ƙarshe don ya tabbatar Zulfah bazata ƙara sauraransa ba,amman duk da haka sai ya shige cikin motar yabi ta gida,don yana ganin wataƙila ta huce kafin nan. Fasa zuwa fatin tayi ta wuce gida,kai tsaye sai da suka ɗan ɗan ɗauki hanya sannan Murassha ta ce"Zulfah baki gaya min abinda ya faru ba?ni dai kin kirani kuma na taho tamkar remote". Ban amsa mata ba,na cigaba da kallon hanya kawai zuciyata sai tafarfasa take,don tsohon nan ya ɓata min rai sosai tunda nake babu wani mahaluƙi daya taɓa tsayawa akusa da ita ya faɗa mata magana irin haka,sai wannan tsohon wanda takeji dama tasa a ajje mata sji a cell ɗin har sai sanda ta buƙaci ya fito. Murash-sha bata ƙara magana ba,saboda tsaf tasan halin aminiyarta ko zata ƙwana tana magana ba kulata za tayi ba,don haka taja bakinta tayi shiru zaman lafiya yafi ɗan sarki. Suna zuwa naga sunyi hanyar wani estate,wanda a bakin gate ɗin gidan aka sa suna kamat haka: ALFAH RASHEED ESTATE. Gidane me part kusan ashirin,kowanne ɓangare da kalar design na ginin da aka masa,amman ko wani ɓangare yana ɗauke da kalar fari,sai dai idan kaso kayi wani fentin na daban,awani tamfatsetsen part naga Murash-sha ta faka motarta,wacce aka sa mata lamba abayan motar me suna ALFAH ESTATE. Murash-sha da ta tuƙa motar,ita ce kuma ta fito da kanta ta buɗewa Zulfah murfin motar,amman sai da tayi kusan minti biyar sannan ta sako kyakkyawar ƙafarta,wacce take sanye cikin wani hamshaƙin zinaren takalmi me mugun tsinin tsiya,wanda aƙasan aka sanya Z&A akayi design kamar ƙwalba aƙasan don kana hango rubutun acikin ƙwalbar wanda akayi rubutu da kalar golden. Ita kuwa Murassha ta kalli Zulfah ta baya azuciyarta tana me cewa'Allah ya shiryamin ke Zulfah'. Tafiya nake cikin sanyi da yanga,wanda ya zame min tamkar ɗabi'a ta. Masha Allah!wani falo na shiga wata wangamemiyar ƙofa ta buɗe da kanta kana iya hango komai na cikin falon,saboda ƙofar tamkar glass take. a taƙaice dai sai dana wuce ƙofofi har guda biyu sannan na samu kai na a wani babban falo,me matuƙar kyau wata ƴar tsohuwa ce ta fito daga cikin ɗaki dake manne a falon,tana ta mita tamkar wacce aka hana yawo. "haba haba,wannan wacce irin rayuwa ce ace tun ɗazu ina jiran Memuna amman bata zo ba,sai dai kai da kanka ka tashi kayi aiki kenan kome?haba ni fa ana min ba dai dai ba a gidan nan,haba haba fisabilillahi". Murassha ta samu waje ta zauna,tana ƴar dariya ita kuma Zulfah ta wuce ɗaki abinta ba tare da ta cewa kowa komai ba. Hajiya Innah ta juyo tana fuskantar inda Murash-sha take ta ce"ke!maza faɗamin?wa ya taɓamin jika?haba haba fisabilillah me ya faru!?. Murassha ta ƙel ƙele da dariya sannan ta ce"kai Hj.Innah wai don Allah ba zaki dena haba haba fisabilillahi ɗin nan ba?arana na tabbata kina faɗarta kamar sau ɗari koma fin hakan"?. Hj.Inna ta ce"ke to ina ruwanki don na faɗi haka?ko kakanku RASHEED ya yi har ya gama abinsa amman ban daina ba,don ya shiga maƙogwarona yayi fake fake". Murassha sai dariya take tana buga ƙafa,kasancewarta mace meson raha da dariya yasa take tajan Innah,don sam bata son su sako maganar da xata ɓata ransu. Don ita fa harka indai aka sako Zulfah ciki to tabbas daga bisani sai an samu ɓacin rai. Ganin Murash-sha bata bawa maganarta wani bigire ba yasa ta ƙara maimaita tambayarta?. Murash-sha taɗan ware hannu,alamar bata san me aka yiwa Zulfah ɗin ba. Sai kuwa Hajiya Inna ta fara kuka kamar ƙaramar yarinya. Baki buɗe Murash-sha ta fara kallonta,saboda tasan tabbas wannan kukan da Hajiya Innah ta fara bai wuce sababin ɓacin ran Zulfah ɗin ba,tasan tun ba yau ba Innar tasha kuka kan an taɓa Zulfah,sai ka rantse aiko mata da mutuwa akayi amman ina tsabar son da take yiwa jikarta ce shalelenta farin cikinta Zulfah. Innar ta buɗe baki tana ce wa"haba haba fisabilillahi adinga ƙuntatawa yarinya?ni dai duk nice na jawo mata dana ce ta dawo daga ƙasar oman,gashi nan yanzu ana baƙantawa yarinya,kuma don mugunta kayi ta tambayar waye ya taɓa ta?amman adinga ware maka hannu tamkar wata filfilwa ko tattabara." tuni Murassha ta gimtse dariyarta don ta gano so take ta ɗora alhakin laifin da aka yiwa shalelen na ta. Ganin Innar tana ta faɗa ta inda take shiga ba ta nan take fita ba yasa ta tashi salin alin tana gimtse dariyarta ta wuce ɗakin dake kusa dana Zulfah. Azuciyarta tana cewa ashe dai ke Zulfah ta gado da ƙwandon masifa,abu ɗaya ne bata gado ba cewa HABA HABA FISABILILLAH. . . . . tana tuno da hakan ta ɓarke da dariya tana cire kayanta don shiga wanka....... *Polistation* wani matashi ne ya shigo amatuƙar firgice,yana kallon ofishin ƴan sandan baki ɗaya tamkar me neman sarƙar gold,ihu ya farayi yana ce wa"waye wa kamamin mahaifina ba tare da laifin komai ba? ne yayi muku?wani laifi kuka kamashi dashi?". I.S.P ɗinne ya magantu cikin muryarsa me amo ya ce"kai!uban waye ya baka izinin shigo mana ofishi kana mana haushi?ko shi Baban naka ɗan gwal ne?"da sauri matashin ya matso kusa dashi ya ce"Babana yafi Gwal awajena,domin duk wanda yasan darajar iyaye ko kusa ba zai kama Babana . . . . . ."tun kafin ya ƙarasa ya magantu da ce wa"kai bakasan inda ka shigo ba ko?to tabbas yau sai kayi ƙwanan sel don nan kaf babu sa'an ubanka balle kai". Jin hakan fa yasa Aliyu zafafa ya wuce cikin ofishin yana neman inda suka ajje masa mahaifinsa. Cen ya hangosa a ɗan rakuɓe agefe,ya haɗa kai da ƙafafuwa yana kuka ahankali yana kiran wani suna. Da gudu Aliyu ya ƙarasa yana ce wa"mlm!mlm!! Muna ta nemanka agari,akace wai ƴan sanda sun kama ka don kawai an kaɗe ka wata matashiya tace azo a kamaka".! mlm ya ɗanyi shiru sannan ya kalli ɗansa ya ce"haƙiƙa Ali ban taɓa fuskartar irin rayuwar dana gani yau ba,Ali ashe aƙwai yara marasa tarbiyya da kunya?yau yarinyar nan baka yadda ta zage ni son ranta ba,ƙarshe ma tace azo a ɗaukeni a tafi dani".ya faɗi hakan yana kuka me sosa rai jikinsa sai kakkarwa yake saboda yunwa. Wani ɗan sanda yazo kusa dasu yana waya ya sanyata a handsfree don suji me ake cewa. Muryar Zulfah ce ta karaɗe wajen cikin cool voice ɗinta ta fara ce wa"kubarshi kawai sai sanda naga dama kuma na sanya lokacin fitowar tashi." ƙit . . . . .ta kashe wayarta tana cigaba da chart ɗinta da ƙawarta me yi mata kiɗa ita kuma tana rawa wato Benezar. Sosai ran Aliyu ya ɓaci cikin wani irin mugun ɓacin rai ya amshi wayar hannun wannan ɗan sandan ya jikake tarrrrrtssssss. . . . . Cikin wani irin fushi Aliyu ya fara magana"wai ku wasu irin mutane ne marasa tausayi da imani?kun kama tsoho kun kulle bisa umarnin wata wahainiya mara duban gabanta balle bayanta,sannan kuma babu wani dalili sai kuma ace za'a tsare mutum har illa masha,wato sai randa mahadi ya bayyana zaku sakesa?to wallahi yau babu inda zanje sai tare da mahaifina,sai dai idan zaku haɗamu mu duka ku kulle to bismillah". Ko alamar tsoro babu a idon Aliyu sai ma wani irin ƙwarjini da ɗan sandan yake gani acikin idon Aliyun,wanda tuni tsoro da wata fargaba suka fita fit a idon Aliyu,tuni sauran ƴan sandan sukayo kan Aliyu wani daga cikinsu ya fara magantuwa. "wato kai ƙwallon maras mutunci ko?to zamu haɗaka kai da wannan tsohon najadu . . . . ." tun kafin ya ƙarasa yaji wani irin mugun bugu abakinsa,ya sanya hannunsa yana murza wajen,yayinda ganinsa yaɗan disashe yana iya hango wasu taurari masu mugun haske suna faman wulgawa a lungu da saƙo na wannan ofishin nasu. taron dangi suka yiwa Aliyu,duk da Aliyun yana da ƙarfi amman sarkin yawa yafi sarkin ƙarfi,don haka suka cukwikuyoshi suka jefasa a sel,suna haɗawa da nishi tamkar sun ɗauki buhun masara ko na shinkafa. Mlm Shehu ya fashe da kuka me sauti yana ce wa"ka gani ko Aliyu?yanzu gashi nan kayi sanadin da kaima ka shiga inda na shiga,ka sani cewa kai ne me kula damu dukkaninmu,sannan yanzu gaka a ƙwance wa zai basu abincin yau Aliyu"?. "Allah". Aliyu yayi maganar a bazata,Mlm shehu ya goge hawayensa ya kalli ɗan nasa cikin so da ƙauna ya ce"tabbas Aliyu bazan daina alfahari da kai ba,tabbas kai ne ɗa ɗaya tilo namiji dana haifa amman kuma sai ka zamar min tamkar ɗaya bisa uku ne,Allah Ubangiji Yayi maka albarka Ali". Aliyu ya sharewa mahaifinsa hawaye,jikinsa sai kakkarwa yake kuma yasan hakan bazai rasa yunwar da yake ji bace ta janyo masa kakkarwar jiki ga tsufa,duk da bawai tsoho ne can ba amman wahalar rayuwa ta sanyashi agaba. Haka suka kasance cikin wannan hali,babu me kulasu balle kuma halin kawo abinci. Aliyu ya duba aljihunsa tuno da wayarsa dake jikinsa,lallai Allah yayi masa gyaɗar doguwa don da sun duba da tuni sun ɗauke masa wayar. Ya latsawa abokinsa kira wato Saminu,kiran farko ya ɗaga yana ce wa"Aliyu lfy kuwa tun ɗazu bazo gidanku akace baka nan"?.Aliyu yaja numfashi sannan ya shaidawa Saminu komai. Sosai Saminu ya yi mamaki sannan ya ce"ikon Allah sai kallo,to ita meye ribarta don ta tozarta talaka?don tana taƙama da kuɗi?sai ta taka wanda takesi har haka?amman kada ka damu aƙwai Allah kuma in sha Allah yanzu zan kira ƴan uwana ƴan jarida su shirya kayan aiki muzo ku sameku har nan ofishin idan sunsan wata basusan wata ba,kai idan da hali ma ka haɗa da sharri ta yadda suma zamu ƙuntata musu." Aliyu ya shafa gemunsa sannan ya ce"bazan haɗa da sharrin komai ba,kasanni Saminu na tsani me sharri kuma har abada me sharri a taɓe yake,abinda ya faru shi zan faɗa a'i Allah ya sani abinda suka aikata mana suma sai anyi musu." ya faɗi hakan yana fusgar iska tamkar wanda iskar ta ƙwacewa. Daman Saminu Yasan ba lallai ne ya amsa batunsa ba,amman koma dai menene ai kowa yasan abin babu adalci aciki don yasan abokinsa bazai taɓa yi masa ƙarya ba,Aliyu mutun ne kamili maras ɗaurewa ƙarya gaba. Ƙwatance Aliyu ya yiwa Saminu sannan ya datse kiran......✍🏽 *mrs green ce* _*Typing🤳🏼*_ _*🍏....ZULFAH....🍏*_ Na _*®UMMU MAHER(MRS GREEN)*🍀_ _*TEAM🔥GAWURTATTU 🤟🏻3*_ *_AREWABOOK🤳🏼_* https://arewabooks.com/chapter?id=65006c1d80342613407c880e *Page∆2* _*ZULFAH*_ News muke kalla ni da Hajiya Innah,muna zaune zaman kurmaye Hajiya Innah an ɗauro ɗaurin ɗanƙwali gaba ƙiris take jira ta fara masifa,ga masifar taf afuskarta amman babu wanda za ta yiwa,don Zulfa ko kallon inda take ma batayi ba balle tasa ran zata gane halinda take ciki. Ana cikin haka Murassha ta shigo,ta kalli inda Zulfah take ta gwalo ido waje. Mini siket ne ajikin Zulfah sai wata t.shirt iya cibiya me ɗan ƙaramin hannu,ta bazo uban gashi baya yayi wani yala yala, santala santalan cinyoyinta duk awaje sai wani ɗaukar ido suke,ita kuwa ko ajikinta ta tisa pop corn agabanta a wani babban mazubi tana ɗan ci ɗai ɗai tana kallonta. Ƙafarta duk biyu akan ƙaton table ɗin da yayiwa falon ƙawanye me mugun tsada da kyau. Hajiya Inna na masifar son wannan table ɗin, don duk jikanta daya shigo yasan inda yake zama sam ba'a zama ko kusa dashi gashi narkeke dashi yaji uban glass. Ta juyo da akalar kallonta kan Innah wacce take ta cika tana batsewa amman babu halin yin magana,saboda ƴar gaban goshi ce tayi laifin. Uwa uba gata da kaya matsatstsu wanda duk jikokin Inna sunsan ba'a shigo mata ɓangare da kaya matsatstsu ko da kuwa atamfa ce yadda ta tsani hakan har gaba sai ta ɗauka da mutum. Amman yau babu damar yin magana saboda shalele ce tayi laifi,sai dai kawai ta girgiza ƙafa tana wani turo ɗam ƙwali ita a lallai tana masifa.ihi bayan hari don ita wacce ake abun don ita bata san ma anayi ba. tintsirewa da dariya Murash-sha tayi tana ƙarasowa cikin tafkeken falon. Tuni Hajiya Innah ya dawo da kallonta kan Murash-sha,daman yaya lafiyar kura haba sai kuwa ta fara faɗa. "Haba haba fisabilillahi,yanzu ni da ɗakina bani da wata dama Iye?sai azo ayi tamin dariya ta ɗibar albarka ana kassaramin kayan ɗaki?kuma babi damar kayi magana sai cibi ya zama ƙari?ni gaskiya bana son haka,haba haba Fisabilillahi". maimakon ta daina dariyar har sai da ta tsugunna ƙasa,don ita mutum ce me saurin dariya ga fara'a saboda haka ta dawo wajen Innah da zama,saboda ɓangarensu kows takansa yake duk kuma wanda ya fita tun safe sai kuma yammah ko dare,shiyasa ma ɓangarensu sam yake ame baƙin jini awajenta,duk masifar Innah tafi son zama wajenta. Duk wannan abin da ake haryanzu Zulfah bata ma nuna tasan abinda akeyi ba,Innah ta ƙara harzuƙa ta juyo tana huci ta ce"ke wai ni Muraisa Sale ne ya ginamin ɓangare?da akazo aka taremin kamar ɓangaren tasi no gareji?haba haba fisabilillahi don Allah Abarmin ɓangare a koma wajen wannan guzumar uwar taki me kama da giwa,aikin ɓur ayi ta cinyewa ƴaƴana abinci ana ɓarnar kuɗi ana kaiwa meduguri,haba haba fisabilillahi". Me makon Muras-sha taji haushi sai kuwa ta dubi ɓangarenda Zulfah take ta ce"uhm uhm ni fa Hajiya Innah bani nakar zomon ba rataya nima aka bani". Ta faɗi hakan da dariyarta wacce ta cika falon. Zulfah ta ɗan kallesu tayi magana ahankali. "I dont went hear noise please!". Ta ɗan Faɗi hakan cikin iyayinta da ƙwaini,haba nan fa Hajiya Innah tahau kuka wiwi wai an zagi ubanta Ummaru dake ƙwance dama,don bata jin turanci ko kaɗan dayake ada ba damuwa akayi da karatun ba. Murash-sha fa ta samu abinyi,Zulfah ta galla mata wani banzan kallo wanda ya haddasa shirun nata don tasan tsaf zata yi mata wani zagin da zai haddasa mata ciwon kai. Hajiya Innah ta ƙara hawa sosai ga bukin zuwa babu zanin ɗaurawa don tasan bata isa tayi magana ba yanzu sai a tada musu tambotsai. Ana cikin haka ta fara jin muryar wani matashi acikin tv,saboda lokacin hankalinta na kan cika da batsewar da Innah ke yi wanda tasan maƙasudin yin hakan,amman don ta manna mata sai ta kyaleta. "Azzaluma ce,mara adalci sannan sam bata san martabar ɗan adam ba". Sosai ta maida hankalinta kan saurayin da ake magana dashi. Ƴan sanda na korar ƴan jaridan su kuma sun maƙale suna ɗaukar rahoto. Ɗan jaridan ya ce"ko zamu iya sanin sunanta?". Maganar da taji ce yasa kanta ya fara tartsatsin wuta me ci bal bal. Sunanta"Zulfah Alfas family waɗanda ke cikin garin nan azzalumai masu ƙasƙantar da ɗan adam." ba ita kaɗai ba,hatta Innah da Murash-sha sai da abin ya girgiza tunaninsu sosai,suka shiga rattabowa kawunansu to ayaushe ne hakan ya faru?kai wannan ma dagaji sharri ne. Zulfah ta juya eyes ɗinta cikin ɓacin rai ta wuce ɗakinta. Tsaye tayi bakin mudubi tana kallon kanta,from head to toe ta kasa tuna ranar da wani yayi mata irin wannan tuzarcin me kama da kamawar wuta. Ta nuna kanta"ni Zulfah wani yakewa wannan zagin?". Tuni ta fara shiga wanu hali,daman kuma aduk lokacin da ɓacin ranta ya sauka kasa gane kanta ake baki ɗaya. Tuno da hakan yasa Hajiya Innah ta taho da sauri zuwa ɗakin jikarta Xulfah. sai dai ko kafin tazo tuni an datse ƙofar gam Innah tahau bugawa iya ƙarfinta amman Zulfah bata buɗe ba. Tsoro da fargabar abinda ka iya zuwa ya dawo tsoro da fargaba suka samu gurbi azuciyarta,tuni ta sau kuka don tasan yau sai ta Allah kenan.Murash-sha ma hankalinta ba ƙaramin tashi yayi ba,da ta tuno da gumurzun daya faru wasu ƴan ƙwanaki da suka wuce. Hajiya Innah na kuka ta ce"Murash-sha miƙomin wayata ki dannawa Malik kira yazo yanzu yanzu". Nan da nan kuwa ta kirasa,mahaifin Zulfah kenan yana cikin meeting aka kirasa sai da gabansa yaɗan faɗi dayaga number mahaifiyarsu. Amman bai kawo komai ba ya ɗaga. abinda yaji ne ya tsoratar dashi sosai nan da nan ya fito da ɗan sassarfa tuni ya fara jiƙewa da gumi,don tsabar tausayin halinda ƴar tasa take ciki. kai tsaye ya shigo ɓangaren mahaifiyar tashi,hawaye sharkaf a kuncinsa ya fara doka ƙofar yana kuka yana magana haɗi da kuka tamkar ƙaramin yaro ɓaganarsa na sarƙewa "Zul. . . .Zul. . . . .Zulfah don Allah ki buɗe magana zamuyi". Shiru babu amsa sai wani gurnani da suka jiyo Zulfahn nayi da ƙarfi,sai da masu aikin sukazo sukayi ta bugun ƙofar sannan ta buɗe,Hajiya Innah ce ta samu ta riga kowa shiga wai ita me jika. Gam ƙofar ta rufe bayan hjy Innah ta shiga,sosai ta zato ido ganin Zulfah ta koma tamkar ba ita ba,gashin kanta ya barbazo har yana rufe fuskarta ga idanuwanta sunyi jawur,jini na fitowa ta idanuwanta tamkar an buɗe famfo tana zaune a saman gadonta ta naɗe ƙafarta tamkar wani boka me jiran siddabaru. Hajiya Innah tsoro yasa ta fara fitsari tsuuuu awando tana ce wa"wayyo Allah na,yau shikkrnan na shigo hannu sai yadda akayi dani,don Allah Zulfah kiyi hƙr wallahi baza a ƙara ɓata miki rai ba". Wani irin ihu Zulfah ta saki duk gidan nasu sai daya amsa,mutanen Alfas house duk suka firfito baki ɗayansu suwa sashen Innah wanda yake ta amsa kuwwar kiran jama'ah. Hajiya Innah fa ido ya raina fata,sai ga gudawa ta fara samun wajen gudu tsuuu,faɗi take haba haba fisabilillahi tsabar mugunta a kulle ni aɗaki,wayyo Allah ni ƴar Abubakar jikar Ibrahim Ɗan magori Allah Ka kawomin ɗauki wayyo Allah na . . . . . . ." Kowa yayi cirko cirko a bakin ƙofar ɗakin,kowa na faɗar albarkacin bakinsa gashi kuma an kasa zuwa bakin ƙofar,Dad Malik ne kawai awajen sai kuma Murash-sha wacce keta kuka yayinda suke jiyo ihun Innah acikin ɗakin har tana bugo ƙofat don azo akawo mata ɗauki. Allah ya taimaki hjy Innah ƙofar banɗaki abuɗe take tayi wuff ta faɗa tana nishi ƙasa ƙasa. Da ƙer aka samu ƙofar ta buɗu,sai dai ana shiga aka tarar da Zulfah ƙwance akan gadonta tamkar ma dai babu abinda ya faru. Jin mutane acikin ɗakin yasa Innah ta fito da gudu har tana haɗawa da faɗuwa jikinta dama dama da kashi harda fitsari. Chuchu ce ta fara dariya,yayar Zulfah wacce suke Baba ɗaya sai kuwa ta ce"oh yau Haba haba harda gudawa hhhhh". duk da Dadynta yana cikin wani hali sai daya yi mata wani banzan kallo sannan ta kame bakinta,cike da jin haushin irin kulawar da mahaifin nasu ke yiwa ƙanwarsu. Ƴaƴan Innah su shida ne,huɗu maza biyu mata duk kuma suna wajen abin ya faru saboda ranar weekend ce kowa yana gida. Malik kallon Zulfah ya shigayi yana lulluɓe mata jikinta saboda yadda surar jikinta ta bayyana,su kuwa sauran iyayen nata ficewa sukayi suka zauna afalon Innah suna jimamin halinda Zulfah ke ciki. wasunsu daɗi ne fal ransu,wasunsu kuma akasin hakanne azuciyoyinsu tausayin yarinyar fal aransu. yarinyar da take da shekara 20 amman ace wannan muguwar lalurar ta same ta?wacce haryanzu aka rasa gane kanta. hjy Innah dai babu bakin magana sai muzarai take,jikokinta kuwa sai danne dariyarsu suke saboda yadda Innah ta zama tamkar wata yakuwar da aka tsoma aruwa. Tuni ta shige banɗakin don kunya,ta wanke jikinta tsaf sannan ta ɗora dayin wanka ta fito,har lokacin kuma waige waige kawai takeyi saboda tsabar tashin hankali,ko waccen karon da Xulfah tayi bai kai wannan ba abin yayi sauƙi. Tana fitowa daga wankan ta iske Malik,zaune yana riƙe da hannun ƴarsa yana kuka wiwi tamkar ƙaramin yaro. Sosai tausayinsa ya ɗarsu azuciyar Innah,tuni itama taji idanuwan nata sun kawo ruwa,don ta tabbatar da ayanzu dukkansu da za a auna jininsu to babu makawa sai ance jininsu ya hau. Tasan ƙaddara ce ke zuwarma mutum aduk lokacin da Allah Ya kawota,amman bata taɓa tunanin wannan ƙaddarar ba,shiyasa idan zaka roƙi Allah Ka roƙesa akan kada ya ɗora maka ƙaddarar da bazaka iya da ita ba. A hankali ta dafa kafaɗar ɗanta tana share hawayenda ya cika mata ido,suna buƙatar su samu sarari nan da nan suka shiga zuba murya a ɗan sarƙe ta ce. "Malik inason ka daina damuwar nan,ka sanyawa zuciyarka salama ita dai ƙaddara ta riga da tazo,kuma babu yadda zamuyi da ita sai hƙr." idanuwansa akan ƴarsa ya ce"babu abinda yake dawomin a halin yanzu sai Jidda . . . . . . ." hjy Innah ta ce"tabbas Jidda ta tafi tabar baya da ƙura Allah dai ya jiƙanta da rahama yasa mutuwa hutuce agareta." Malik ya amsa da amin amman zuciyarsa duk babu daɗi,musamman halinda Zulfah ke ciki wanda magani iya magani anayi amman kullum abin ƙara cutura yake. ********* *ƳAR MAHAUKACIYA* Adai dai lokacinda wasu suke cikin farin ciki,alokacin wasu suke cikin halin baƙin ciki,tabbas rayuwa ilimice duniya kuma makaranta ce daban ga bayi masu maida bauta tamkar abincinsu. Adai dai lokacin da rana tayi zafi.wasu suna cikin inuwa saboda basa son zafi wasu kuma alokacin suke cikin matsin rayuwa,da tartsatsin wutar wahalar rayuwa. Kuka na fashe dashi na janyo mahaifiyata jikina,alokacin da take tacin biredi na bola tana cinsa tamkar mayunwacin zagin daya shekara baici nama ba,wasu zafafan hawaye suka zubomin aƙwarmin idanuwa,na sanya bayan hannuna na sharesu,ta kalleni sosai tamkar dai me hankali ta miƙomin biredin hannunta ba tare da ta cinye ɗin ba. Sosai nake ƙyanƙyamin biredin amman babu yadda zanyi,tunda dai da shi na girma ko abinci abola haka muke ɗauka munaci. Haka na taso bansan ƴan uwan mahaifiyata ba?bansan kowa ba sai mahaifiyata,mun taso a matuƙar wahalar rayuwa ta yadda duk inda mukaje sai kaga ana mana waƙa ni da mahaifiyata wai ga ƴar mahaukaciya da mahaukaciya,wannan batu nasu yana matuƙar suya min zuciyata amman babu yadda zanyi,tunda na tabbatar da batunsu haka yake babu abinda zance sai dai Allah Ya kawo mana sauƙin rayuwa,nasha kuka da idanuwa na akan matsalar mahaifiyata amman sai dai inyi kuka inshare hawaye na,addu'ah kaɗai nake akan wannan halin da muka tsinci kanmu ni da mahaifiyata. Zakuyi mamakin inda na yi ilimi,aƙwai makarantar allo akusa damu,don haka kullum ina zuwa amman jan hannun mahaifiyata nake mu shiga makarantar tare,takuwa zauna har sai an tashi in sake riƙo hannunta mu tafi. Ina mamakin yadda haukan mahaifiyata yake?duk yadda akayi ita ɗin asalinta macece me nutsuwa. Don bata tsokana,ita dai haukanta akaina ne don duk wanda ya taɓani duk abinda yasamo sai ta ƙwala masa. Ana haka rannan na tafi samo mana ruwa,don a wani kango muke zaune abin mamaki tunda na taso muke cikin wannan kangon,amman ban taɓa ganin wano yazo yace kangonsa ne ba,muna dai zaune abinmu aƙwai banɗaki har ma da ƙofa agidan,kayanda muke sanyawa wani lokacin bara nake in samo mana su. Ƙaddarar da ta ƙara fuskanto rayuwata bata wuce wadda muka fuskanta ni da majaifiyata ba,wato abinda ya faru bayan na fita samo mana ruwa ina dawowa kawai sai naga wani mutum ya fito daga cikin kangonmu,ya hau wata rantstsiyar motarsa amman bai bari anga fuskarsa ba,yana hawa yaja motarsa da mugun gudu. Da sauri na shiga kangonmu,abinda nagani ne yasa na ƙwala wani mugun ihu ina dana sanin ganin wannan ƙaddarar. . . . . . .✍🏽 Nasan zakuji labari biyu,to labarin de guda biyu ne na ƴar mahaukaciya da kuma Zulfah . . . . *ku biyoni yanzu labarin ya fara aƙwai daddaɗar tafiya nan gaba* . . . . *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER_* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼 _*Typing🤳🏼*_ _*🍏....ZULFAH....🍏*_ Na _*®UMMU MAHER(MRS GREEN)*🍀_ *_TEAM🔥GAWURTATTU 🤟🏻3_* _*AREWABOOK🤳🏼*_ ZULFAH:: https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 _*Page∆3*_ _*Zulfah2 pov*_ da mugun gudu na ƙarasa wajen mahaifiyata,na rirriƙeta ina kuka ina tambayarta waye wannan mutumin?sai kace me hankali nakewa tambayar?kamar yadda kuwa na tsammata shiru tayi min,idanuwanta duj awaje da alama abin ya taɓa zuciyarta nayi saurin rufe idanuwa na,na rufe mata jikinta yadda kai na ke sarawa yadda kasan an sanyashi atukubar tsire tsabar azabar da zuciyata ke yimin,sai naji dama ace mafarki nake bada gaske bane,yanzu mahaifiyata aka yiwa fyaɗe?waye wannan?wani daliline yasanya shi yiwa mahaukaciya fyaɗe?babu me bani waɗannan amsoshin nawa masu kama da kibiyar mashi,don har sunfi mashi tsini da gudu na tashi na arta ana kare tamkar mahaukaciya nayi waje ina kuka,inda bawan Allahn nan nayi da gudu amman babu kowa awajen sai shatin motarsu. Duƙushewa nayi ƙasa na fara wani irin kuka me cin rai,tabbas rayuwa juyi juyi ce bantaɓa tsintar baƙin cikin daya kai min na yau ba,tabbas ƙaddarar yau ɗin ta dabanne sai na ƙara fashewa da kuka me mugun raɗaɗi da zafi,tabbas rashin gata da rashin galihu ya samu babban bigire aruwarmu,tabbas muna fuskantar rayuwa me tartsatsi tamkar garwashin wuta. _*ZULFAH1 pov*_ a hankali na tashi daga nannauyan barcin da ya ƙwasheni ba tare dana sani ba,ɓarin kaina sai ciwo yake na buɗe idona ahankali ina kallon ɗakin tunda dishi disho har na gama buɗe sa tsaf,a hankali naji wani baƙon yanayi na duba hannuna sai naga hannun mutum sarƙe da nawa,gabana yayi mugun faɗuwa a hankalo nakai dubana wajen dana ke tsammanin anan fuskar mamallakin wanda ya gaji wannan hannun. Sanyayyiyar ajiyar zuciya nayi,ina kallon kyakkyawar fuskat mahaifina tarr akaina yana jeromin sannu,idanuwansa sun faɗa sosai daga gani ma kuka yayi,naji tausayinsa don nasha kamashi akaina yana kuka sosai. Murmushin dana yi masa yasa ya mayarmin,yana goge hawayensa ya ce"sweet daughter kin tashi?ya jikin naki?babu inda ke miki ciwo?". Duk alokaci ɗaya yayi min wannan tambayar?nama rasa wacce zan amsa masa sai na ce "Fine. . . ." Tun daga nan ban ƙara koda uffan ba,daman yasan ba lallai ne in cigaba da cewa komai ba,don haka ya tashi ahankali yana kallona yana murmushi har ya fita. Inason mahaifina sosai,zan iya rasa komai saboda shi duk abinda nakeso mahaifina shi yakeso,ko da kuwa wannan abin shi bai gamsar dashi ba amman ahakan yake haƙura yayi abinda nakeso,dama ni hakan nakeso don duk inda na shiga jin kaina nake tamkar wata giwa kuma nafison kowa na wajen ya bani girma ko da kuwa ya girme ni,ni dai abinda nakeso kowa ya zama ƙasane dani. Tashi nayi ahankali ina ɗan gyara yalwataccen gashina zuwa dunƙulesa waje ɗaya. wanka na faɗa,sai danayi kusan awa ɗaya ina wankan ruwan red rose ma nakai kusan minti talatin sannan na fito. don ni mutum ce me mugun son ƙamshi da gwalli. Ina fitowa na xauna bakin mirror ina goge lallausar fatata tamkar audiga yadda take wani glowing tamkar ta jariri,saboda tsabar hutu da cin me kyau da kuma shafa me kyau,iya manda nake shafawa a wannan tsadaddiyar fatar tawa sun tasamma guda goma,ko wani bigire na jikina da mansa haka kusurwar jikina ma,ƙamshi kuwa yadda kasan gidan turare aka buɗe don wasu ma namune na shuwa,don ina masifar son turarukanmu na shuwa arab duk wanda yasan shuwa yasansu da bala'in ƙamshi,fintinkau ne su awajen ƙamshi na jiki dana tufafi. Yau ma kamar kullim t.shirt ce ajikina kalar maroon wacce aka manna hoton mage ajiki fara sol,sai wani wando ɗamamme kalar dark blue,wanda ya kamani sosai sai ɗaukar ido nake,na bazo da gashina ta baya na danna sweet abakina,na saka takalmina ƙirar prado me ɗan tudu sannan na fito ina taku ɗai ɗai,ba iyayi bane a'a haka tafiyata take cikin yauƙi da gwalli. A falo na haɗu da ƴan dubiya,bance da kowa ƙala ba nayi hanyar fita har hjy Innah wacce keta zuba tamkar makaɗi. Da sauri ta tashi jikinta na rawa ta nufoni,sai dai gabanta sai faɗuwa yake saboda bata manta azabar da ta sha jiya ba,ta idanuwanta na hango komai amman sai na maze na kalleta kawai. "Haba haba fisabilillahi,ina zakije kuma baki gama samun lfy ba"?. Kallon tsaf nayi mata,shima ba kallon rainin hankali bane hakan kallona yake na juya eyes ɗina,masu matuƙar tafiya da ma'abocin kallona sannan na ce"kina da matsalane dani"?. ina kallon yadda ta tsorata da magana ta,amman da yake Innah tasha miya aduniya sai ta haɗiye tsoronta ta ce"haba masoyiya ta kada ki fita baki gama samun sauƙi ba,kuma kinga fitarki sakaka aƙwai matsala,tunda aƙwai masu harar rayuwarki". Tunda ta fara magana nake kallonta sannan na ce"to naji matsa zan wuce". Da mamaki ta matsa amman mamakine fal azuciyarta,don gani take wannan ciwon da nayi jiya da yau sai taga tamkar an ƙara canjani. Naga hakan ne a idonta lokacin da nake wucewa,sam arayuwata bana son takura ko kaɗan shiyasa sam banso dawowata daga ƙasar Oman ba,kowa rayuwarsa yake babu ruwan kowa da kowa. Ina fitowa dakaruna suka biyoni a baya,afusace na juyo ina musu wani kallon banza,babu wanda ya kalleni acikinsu saboda yadda suke ƙoƙari wajen yin duk abinda na umarcesu gudun kada su rasa aikinsu. ni kaɗai na shiga haɗaɗɗiyar motata,wacce faɗin tsaruwarta ma ɓata bakine,tafiya nayi me nisa sannan na gangara ƙasan titi,ahankali na fito da wani hoto aƙasan motar,kallon matar nake sosai don babu abinda ya banbatani da ita,ina da taurin zuciyar daba komai ne yake sanyani kuka ba,zuciyata irinta maza ce mazan ma ba mazare ba,amman ayau kukan na fashe dashi ina rungumar hoton dake saman ƙirjina,kuka nake sosai ina magana da ihu ni kaɗai acikin motar. "Why momi me yasa kika mutu kika barni?na saba dake na saba da zama ajikinki,bansan yadda zanyi da rayuwata ba,idan akace haka zan cigaba da rayuwata babu ke adoron ƙasa,ina kewarki Momi!Momiiiiiiiii".!! *HAJIYA RAIHANA* "Momi yanzu kina ganin abinda ke wanzuwa acikin gidan nan?ƙwanan nan nace wa Dady ya canjamin mota,amman cemin yayi sai ƙarshen shekara zai siyomin,amman wannan yarinyar daga dawowarta har an siyo mata fitinanniyar mota,ni ce baragurbi kenan daba za'a canjamin ba?to wallahi abi ahankali dani kafin in fara ɗaukar mummunar fansa akan wannan yarinyar." Tana huci ta gama maganarta,tana kallon mahaifiyarta da wani irin duba na ɗaukar fansa ta kowacce hanya. Hajiya Raihana ta kalli ƴarta Hibba tana jinjina yadda Allah ke ikonsa,tsaf halinta Hibba ta ɗakko babu abinda tabari na halinta yadda kasan kofi ɗinta ce. Hajiya Raihana ta fara magans fuskarta fayau tamkar babu wani abinda ya faru. Tsabar sanin takan makirci kenan ta ce"ke Hibba ki dinga iya takunki asannu,ahaka na gama da uwarta cikin ruwan sanyi,don haka ki dinga ɓoye fushinki akanta idan ba haka ba ƙwaɓarki zatayi ruwa,don haka ki ƙwantar da hankalinki,yadda na gama da mahaifiyarta kema itama haka zan gama da ita ta shuɗe baki ɗaya,sai dai labarinta gwara ma uwarta ita ta haifa ana tuno da ita,to ita bazan taɓa bari ta tayi aure bama ballantana har ta haifi ƴaƴan,don haka inason daga yau kibi ahankali mubi komai asannu,indai motace ni zan siya miki tunda nima kaina me arziƙi,masu iya magana sunce kafin ai ɗaran akan ƙwanɗi." Duk da abin ya yiwa Hibba daɗi amman sai ta tsuke fuska ta haɗe ƙafa ɗaya kan ɗaya,tana ji azuciyarta dama ta kashe Zulfah ta huta da jaraba. Wayar Hajiya Raihana aka bugo,ta ɗaga tana ce wa"ok!to ku bita yanzu yanzu kada ku sake ta ƙara tserewa awannan karon don yadda na gama da uwarta itama dole ne tabi sahu." tana gama wayar ta kalli Hibba,wacce itama kallonta kawai take da mamaki,tana jiran amsar tambayarta sai kuwa Hjy Raihana ta ce"nasan kina da tambayoyi da yawa,amman kuma ayanxu ba zaki samu amsarki ba,har sai burina ya cika don wannan karon so nake ayita taƙare." Sai danayi kuka na me isata sannan na kamo hanyar gida,ammanfa duk wanda ya ganni yasan tabbas ina cikin matsala,ni daman ba ƙiba ba sai na ƙara figewa tamkar wata figaggiyar kaza. ahankali nake tafiya acikin motar,amman gabana sai faɗuwa yake ni narasa me yake damuna,amman dai nasan hakan bazai rasa nasaba da kukan dana sha yanzu ba,don rashin uwa babbar ƙaddara ce arayuwa,ni dai yanzu bani da me bani shawara sai benezar,tare mukayi makaranta tun daga matakin farko amman daga baya kowa ya cigaba da karatunsa aƙasar da yake so,don anan burikanmu sun banbanta,ita ƙasar Australia ni kuma Oman don haka kowa ya kama gabansa ammanfa kullum muna manne a waya chart,vedio call da sauransu. Ahankali na fara fuskantar wata mota na bina abaya,amman ban tsaya ba nayi dauriyar cigaba da tuƙina gabana yana cigaba da faɗuwa. Tun suna bina ahankali har suka fara yi da ƙarfi,duk yadda nakai da gudu da motata kasawa nayi sai da suka kusa cimmini,Allah ya taimakeni na shige cikin go soluw,abinda na tsana kenan amman awannan karon sai gashi go slow ɗin yayi min amfani awannan lokacin,sai da muka daɗe sannan masu bada hannu suka sallamemu,amman sai na rasa wacce hanya ma zanbi?gashi kuma na rasa yadda zanyi in ɗaga waya in kira dady na. Wata hanya nabi,ammanfa sai dana bi nake nadamar bin hanyar saboda babu kowa tsit sai ƴan motoci jefi jefi,ai kuwa sai ga motar nan da take bina ta ƙara biyoni,tsoro ya bayyana aruhina da kuma gangar jikina,nayi saurin ɗaukar wayata don kira Dady na,bugu ɗaya ya ɗaga ban bari ya fara magana ba na ce"Dady wasu ne suke bina,don Allah Dady ina kan titin bayan banki wanda kake da hannun jarin nan?"tsit na kashe wayar. A haukace Malik ya ajje glas cup ɗin da hjy Raihana ta zubo masa sanyayyan zuɓo wanda yasha kayan haɗe haɗe,halastacce da baragurbi don daman ta saba bin bokaye da malamanta. Tana gani ya tashi afirgice kuma baice mata komai ba yasa tasha gabansa ta magantu. "haba Dadyn yara ina kuma zaka daga dawowarka?." fuzgar da wata muguwar iska yayi amman baice mata ƙala ba,ya fice da mugun sauri har yana haɗawa da gudu,saboda ya samu ya buga waya don akaiwa ƴarsa gudum mawar gaggawa saboda ba ƙaramin son ƴar tashi yake ba. hjy Raihana ta bishi da sauri amman bata cimmasa ba,,ta ɗanyi dariyar yaudara don tasan yau ta ƴar gwal ɗin tasa ta ƙare,sai dai wata Zulfan amman ba wannan ba,yadda ta tsani ahalin Jiddah abin har ya ɓaci,saboda haka ma su kansu iyayan Jidda da ƴan uwanta,sai da tasa aka cire musu tunanin Zulfah baki ɗaya suji su manta da itama adoron ƙasa,saboda haka basu neman Zulfan itama bata nemansu. Hankalinsa ya tashi sosai,ya shiga goge Zufa yana gani duhu duhu alokacin da komai ya faru,don suna bin bayan waɗannan mutanen kuma gashi da alamar sun kusa cimmata,harbin motarsu akeyi amman tsaf sunƙi tsayawa sai faman harbin iska suke,ita kuwa Zulfah duk iya tserenta yau kasawa tayi,musamman da take tauraruwar ƴar sukuwar doki,amman kuma yau kasawa tayi saboda yau cikr take da nauyin zuciya dana jiki dana ruhi. Karon farko kenan daya kasa taimakawa ƴarsa,bata neman wani awajensa ta rasa ba musamman asanda ta rasa mahaifiyarta,sai gashi yau yana ganin ƴarsa cikin halaka amman kuma ya kasa taimaka mata ɗin,don duk harbinsu da akeyi baisa sun tsaya ba,sai ƙarawa motocinsu iska da sukeyi su dole sai sun cika burinsu na kashe Zulfah. Da mugun gudunsu suka kamota,harbin motarta kawai sukeyi sun harbi sama da rabin glashin murfin motar,dauriyarta da jarumtarta duk suka ƙare kawai daga ƙarshe ta gangara cikin rami ne mugun zurfi da kuma duhu,wanda yake nan agefen titi ganin ta faɗa rami yasa sukayi wata muguwar dariya suka wuce da mugun gudu. Mutuwar zaune Malikh yayi,ya kasa koda motsa ɗan yatsansa don ganin abinda ya faru,kuka da hawaye suka kasa fitowa daga ƙwarmin idanuwansa,ya samu shuɗewa ta wasu awanni ji yake tamkar mafarki yake yi wanda yake shirin farkawa amman ya kasa farkawar saboda tsoron mafarkin. Ƴan sandan sunyi yunƙurin bin waɗannan mutane amman ganin halinda Alhaji Malikh ya shiga yasa suka kasa aiwatar da komai,don kiran ambaton Allah yake yi jikinsa sai wani irin kyarma yake yi da tsuma,idanuwansa kuwa sunyi wani irin mugun yi ja tamkar idon jini. Sosai abin ya basu tsoro,da sauri suka tsaya da motarsu dai dai inda abin ya faru. Amman babbansu ya bada doka akan atsare wannan titin da waɗannan baragurbin suke,don atantance su waye sukayi wannan aika aikar,sannan ya tura musu da nombar motar. Kasa fitowa yayi daga cikin motar,sai wani irin haki yake yana danne saitin zuciyarsa,sosai ƴan sandan suka tausaya masa suka kasa bashi baki akan wannan babban lamarin,don duk wanda ya ƙwana ya tashi agarin yasan irin bala'in son da Malikh ke yiwa ƴarsa. Ɗan sanda ɗaya ne yayi ta maza ya matso kusa dashi,ya dafa kafaɗarsa cikin faɗuwar gaba ya ce"mu musulmi ne Alhaji,kuma baza muyi biris da ƙaddararmu ba,kuma daman asali yana can a lauhul mahfuz ka nuna juriya da jarumta azuciyarka,kayi ra kiran sunan buwayi gagara misali,shine ke taimakon mara ƙarfi da kuma mara jarumta,inna lillahi wa inna ilaihi raji'un,shine abinda ya kamata ka dinga ambato ba riƙe zuciyar da ba tada ƙashi ba,don komai zai iya faruwa da ita daga nan ka mutu ka cewa Allah saboda ƙaddarar daya yi maka ka kashe kanka da ciwon zuciya?,kaga ka zama me butulcewa Allah tunda babu abinda Allah bai yi maka ba,ka taso acikin ahalinka wani kuwa yana can bulayi duniya akufai,baisan iyayensa ba?bai san ƴan uwansa ba?wani kuma babu abinda Allah bai bashi ba,amman a ƙaddararsa sai ya hanashi haihuwa,kuma yana so amman haka yake haƙura,to kai me zai sa baza ka yi wannan haƙurin ba"?. Sosai Alhaji ya dawo da kafatanin linzamin ganinsa zuwa ga wannan ɗan sandan,sai yaji ya samu wani kyakkyawan hope saboda haka sai ya fara kiran sunan Allah,kawai sai yaji ya samu ƙwarin gwiwar fitowa ahankali,ya fata takawa sannu sannu duk da juriya da dauriyar da yake son arowa amman kana ganinsa zaka gane,maraunaci ne akan abinda yake so ba shida jarumta ko ɗaya ta wannan sashen. Da sauri ya yi baya ganin har an fara fito da motar Zulfah daga cikin wannan ramin,baki ɗaya motar tayi wani ƙwasa ƙwasa,alamu sun nuna wanda yale cikin motar babu makawa bazai fito da ransa ba,mota ma tayi haka ballan tana mutum?. Bai san sanda wani mugun jiri ya rinjaye sa ya faɗi awajen ya fad'i tamkar matacce.....✍ MRS GREEN CE. domin chart dani kai tsaye 07068606171 *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER._* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼 _*Typing🤳🏼*_ _*🍏....ZULFAH....🍏*_ Na _*®UMMU MAHER(MRS GREEN)*🍀_ *TEAM🔥GAWURTATTU 🤟🏻3* _*AREWABOOK🤳🏼*_ ZULFAH::https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 _*Page∆4*_ ........Wani irin kuka mahaifin Zulfah ya fara,dukkanin ƴan sandan jikinsu ya yi sanyi sosai acikinsu ma sai da wasunsu sukayi kuka,saboda sunfi kowa sanin yadda ya ke matuƙar son ƴarsa wato Zulfah,zai iya sadaukar da komai nasa saboda ƴarsa wacce matarsa mafi soyuwa aransa,baya ɓoye son da ya kewa Zulfah agaban kowa shiyasa da damar mutane idan suna neman wani abu agunsa suke haɗawa da yi masa kirari,Baban Zulfah kuma uba nagari zaki majinginar Zulfah. ko da a tv ne kuwa wannan kirarin ake yawan yi masa kuma duk yawancin kamfaninsa da sunan Zulfah ya ke buɗewa,ko gajiya da sanya sunan bayayi saboda son ƴarsa da ya keyi,sai gashi rana ɗaya Allah ya aiko musu da wata mummunar ƙaddara,wacce take baraza da rayuwarsa don mutuwar Zulfah tamkar mutuwarsa ce. ¢¢¢¢¢¢¢¢¢¢ a hankali Zulfah ta buɗe idonta wanda ya yi mata wani irin mugun nauyi,babu ciwo ko ƙwarzane ajikinta saboda alokacin da hatsari ya same ta har ta faɗa cikin wannan babban ramin mai mugun hatsari,yadda kasan an cillo ta daga cikin wannan ramin ta riƙe wani ƙarfe ta dinga sauka a hankali har ta koma cikin wani ɗan ƙaramin lungu,tana murnar tsiran da ta samu sai me kuma???wani ƙaton kumurcin miciji ta gani acikin wannan ramin ta kurma wani uban ihu wanda yasa hankalin kowa ya dawo wannan ramin,nan da nan Abee mahaifin Zulfah ya taso tamkar mahaukaci ƴan sandan nan suka riƙe sa,aka kirawo masu agajin gaggawa suka fito da ita a sume tamkar matacciya,amman abinda ya bawa kowa mamaki bai wuce yadda suka ga Zulfan ba,saboda babu ko ƙwarzane ajikinta alamu dai sun nuna ce wa wani abin ta gani ta tsorata. Abeey da hjy Innah dasu ta fara cin karo,sun rafka uban tagumi suna kallonta dukkanin nutsuwarsu da komai na su yana ga Zulfah,idanun hjy Innah sunyi jajir alamar tasha kuka har ta gaji,ta juya da kallonta kan mahaifinta shima dai kusan halinda Innar ke ciki shima haka ya samu kansa,ammanfa nashi ma har yafi na Innar don shi jijiyoyin kansa sun tashi sunyi raɗa raɗa dasu. tausayinsu taji ya ɗarsu a zuciyarta,waɗannan mutanen biyu wato Innah da Abinta sune mafi soyuwa arayuwarta,dasu ta tashi ta buɗe ido sune kominta arayuwa sai kuwa Murash-sha ƴar uwarta kuma aminiyarta,ayanzu ma tayi mamakin rashin ganinta amman tasan hakan bazai wuce rashin amincewar mahaifiyarta ba,don sam momin murash-sha ta tsaneta sosai ko gaisuwa bata haɗasu,daman ita Zulfan ba ma'abociyar gaisuwa bace,dona girman kanta sai dai kai babba ka zubar da girmanka ka durƙusa har ƙasa ka gaisheta amman ita tafi ƙarfin gaisuwa. ahankali na buɗe bakina wanda ya yi min nauyi na ce"Abeey na".da sauri ya juyo yana kallona,ya ƙaraso inda na ke har yana haɗawa da tuntuɓe. ya shafa gashin kaina yana kuka ya ce"Zulfah kin tashi?me yake yi miki ciwo?me kike so"?.duk alokaci ɗaya ya yimin wannan tambayoyin?ita kuwa Hjy Innah ce wa tayi"ƴar nema duk kin sanyamu acikin tunani da zullumi".sai ta fashe da kuka sosai har da majina don tana masifar sona ni da kaina na tabbatar da hakan. ana ta zuwa dubani duk da babu abinda ya ke damuna yanzu,don na warke baki ɗaya amman sarai Abeey na ya hanani sakat don ko tafiya zanyi sai yace min wai inyi a hankali.har ranar da za'a sallameni Hjy Raihana bata zo ba,rannan muna zaune ni da Murash-sha Hjy Innah kuma tana sallah ta idar tana jan cazbaharta wato carbi,sai mukaji sallamarta kamar daga sama ita da ƴarta Munirat. tasha wata uwar ƙwalliya tamkar za tazo gidan biki,wani leshi ne ajikinta ɗan ubansu don faɗar kuɗinsa ma ɓata bakine saboda yadda ya tsaru,ya fitar da kyaunsa na asali da zallar zunzurutun kuɗinsa,tayi ɗaurin ture kaga tsiya daman kuma ita wannan ɗaurin shine ainihin ɗaurinta indai ba abaya ta sanya ba. Munirat ma tayi kyaunta sosai,tana sanye da wasu ƙananun kaya masu shegen kyau wando jeans me ruwan zaiba,da kuma farar tishet wacce tayi bala'in kamata,ga uban atachment da ta sanya akanta wato gashin doki,don su daman gashin uwarsu sukayo. Kallo ɗayan danayi musu na kauda kaina ina yi wa Murash-sha magana don ta haɗamin ruwan tea babu madara.ina jinsu suna yimin sannu a wata murya a dausashe,tamkar waɗanda aka yi wa dole Hjy Innah tayi musu kunnen uwar shegu,don sam taƙi jini hjy Raihana saboda yadda take son taga bayanta,don ta rabata da ɗanta daman bata gaida Hjy Innah ba saboda haka nima ban amsa sannunta ba,don gani nake duk wanda zai muzantawa Innah sai inda ƙarfina ya ƙare,don haka da suka gaji da zamansu suka nemi hanyar tafiya. Inajin Hjy Innah tana ce wa"Innah ta gaida ash-sha dama babu wanda ya gayyaci kaza zuwa hanyar rafi,shisshigi da ƙwala kai afaranti kina tafe kamar wata uwar mata sai munafunci fal ciki". tas taji abinda surukar ta tafaɗa mata amman ta danne,sai dai Munirat taso ta dawo ta zubawa kakarta rashin mutunci,don ita duk wanda zai taɓa mata uwarta sai ta yayyagashi ko wanene kuwa,saboda haka da sauri Raihana ta riƙeta tana ce wa"kul ɗinki Munirat!saboda kinsan halin munafuncinra,sai ubanki ya dawo ta haɗamai munafunci ƙarya da gaskiya ta faɗa masa,shi kuma ya hau kai har ya nemi yin hukunci akan hakan,banda ma yanzu na sanya mlm na zaune ya rufe masa baki da abinda zai faru da yanzu ba'ayi hirar ba,saboda haka barni dasu dukkansu nasan matakin da zan ɗauka akansu,don wannan son da ubanta yake mata take wani kallon mutane ɗai ɗai ba?to ki rubuta ki ajje sai na mayar dashi mummunar ƙiyayyar da zata sanya ma ya cire ta acikin ƴaƴansa baki ɗaya. dariya suka sanya ita da mahaifiyarta sannan suka wuce. ¢¢¢¢¢¢¢¢¢ *ALIYU* da ƙer aka samu aka fito da mahaifinsa,saboda sai da ita da kanta ita Zulfan taga dama sannan ta rattaba hannu aka sallami mahaifinsa,abin ya ƙona masa rai ranar yayi kuka sosai har ya gaji ya share hawayensa,ranar yayi kukan rashin babu yanzu saboda talauci aka yi musu haka?gashi abinda ma yafi ƙona masa rai shine. da ƙer ya samu ɗan sandan daya shige masa gaba sukaje har gidansu Zulfah,sai da suka ɓata wajen awa uku suna zaman jiran zuwan Zulfah sai da akayi musu manya manyan screening sannan suka ga Xulfah yadda kasan zasu ga wani sarki ko shugaban ƙasa,amman don ganin mutum ɗaya akayi musu wannan cin mutuncin,donshi aganinsa babban wulaƙanci ne saboda sam baiga amfanin yin hakan ba?don zasu ga wannan ƴar tayin ƙwailar yarinyar dako hannunsa zai kai faɗin ƙugunta,amman akanta suka fuakanci tozarci me girma wanda ba'a taɓa yi masa ba. a hankali ta fara takowa har tazo inda suke,ta zauna awata rantstsiyar kujera tana yi musu wani irin banzan kallo wanda ko kashi tagani sai haka. jin munyi shiru mu dukanmu babu magana,kuma da alamu ba zata tanka mana ba yasa ɗan sandan nan ya ce"ranki ya daɗe dama wannan saurayin na rako wajenki,don ya nemi alfarma kuma ya baki haƙuri akan abinda ya faru da laifin da mahaifinsa yayi miki". Ƙala bata ce ba,ta cigaba da danna wayarta ta ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya sannan ɗan sandan ya ɗan taɓani ya ce"Aliyu kayi magana mana"?. da baiyi magana ba da ko zamu ƙwana awajen bai isa na kallesa bama ballantana ma har inyi wata magana,don ɗaura aniya azuciyata akan cewa indai har bata yi magana ba to nima bazance ƙala ba. da ƙer na fara magana kamar me ciwon baki na ce"kiyi mana alfarma a sake shi". Da sauri naga ta ɗago don bata zata zan faɗi ƴar gajeriyar magana haka ba,tayi zaton zan tsugunna ina yi mata fadanci tamkar dai yadda sauran mutane suke mata don ƙwaɗayin abin hannunta,ni kuwa ko xata bani dala da gauron dutse bata isa inyi mata hakan ba,don bana neman komai awajenta face wajen Allah sarki gagara misali. abinda ta faɗa ne yasa nayi saurin kallonta da wani irin mugun kallon da bansan ya fito ba,ta ƙara zaro idonta masu mugun ƙyau da haske ta ce"are u ready or not"?...............✍🏻 MRS GREEN CE. domin yin chart danj kai tsaye 07068606171 *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER_* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼 _*Typing🤳🏼*_ _*🍏....ZULFAH....🍏*_ Na _*®UMMU MAHER(MRS GREEN)*🍀_ *_TEAM🔥GAWURTATTU 🤟🏻3_* _*AREWABOOK🤳🏼*_ ZULFAH:: https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 _*Page∆5*_ ..........Aliyu ya sunkuyar da kansa ƙasa,ya kasa ko da ɗaga ɗanyatsansa tunani kawai ya ke aransa saboda yarinyar ta bashi mamaki me tsananin gaske,wulaƙanci da tuzarci yau dai tayi masa shi mutum ne me girmama na gaba dashi,sam baya yarda araina sa shima kuma ba shida raini ko kaɗan,duk da yake yana talaka bai taɓa zuwa wajen wani me kuɗi neman wani abuba,abinda ya sani shine kawai aikin kanikancin da yake kullum da safe ya fice sai yamma,shi dai aganinsa ko da me mahaifinsa ya yi mata bai cancanci wannan tozarcin da cin mutuncin ba. da sauri Zulfah ta miƙe tana yi musu wani irin wulaƙantaccen kallo,yadda kasan idanuwanta zasu fito daman kuma gasu manya,da sauri na sunkuyar da kaina don sam bana son ganin mummunan fuskarta,don duk kyaunta da ake ko ɗawa ni to muninta nake gani,bansan na furta wata kalma ba sai da ta fita,biyo bayan tuno da mahaifina danayi acikin mummunan hali.amman kuma sai dana faɗa na ke dana sanin faɗin hakan. duk da haka bata tsaya wani abuba ta wuce abinta,tana wani karairaya tamkar zata tsinke,don yadda kasan ƴartsana me remote haka Zulfah take sam ba tada jiki ko kaɗan sai dai tana da sura me kyau da duk wanda ya kalleta da idaniyarsa to sai ta burgesa. ɗan sandan da mukazo tare ya kalleni da wani irin mugun takaici ya ce"uhm daman ance talaka yafi kowa faɗin rai,duk faɗin ran wannan yarinyar ashe aƙwai wanda ya dame ta?ka dubi halinda mahaifinka yake ciki?na tausaya maka na kawo ka wajenta shine zaka dinga magana a daƙile kana wani ciccinyewa?to wallahi a hakanma Allah yayi maka gyaɗar doguwa da ko wajen nan bazaka bari ba kai ma sai ta sanya an garƙame ka,bakasan ƙarfin ikon wannan yarinyar da faɗa ajinta ba"....tun kafin ya ƙarasa na ce"a'uzu billahi minashshaiɗanir rajim,yanzu har aƙwai me ƙarfin ikon daya wuce ubangiji buwayi gagara misali?to wallahi sajan audu ka tuba tun kafin ka riski hukuncin ubangiji,ai ni aganina babu wanda ya kai Allah ƙarfin iko da kuma izza,saboda komai da mukeyi a duniya yake kuma faruwa to ai da ƙarfin ikonsa ne,numfashinmu,lafiyarmu,tafiyarmu,buƙatar abinci,me kuɗi,talaka,duk Allah ne yayimu kai ɗaya sai dai wanda yafi yi masa ibada." Sajan ya murmusa ya ce"mlm Ali zan dinga zuwa har gida don ɗaukar karatu saboda ƙwanyarka aƙwaita da ilimi".mukasa dariya muka koma office ɗin tamkar babu abinda ya faru,don daman ni ba mutum ne me ruƙo ba sai ka ƙuntatamin yanzu anjima kuma ka sameni a farinciki,sai kayi tunanin raina maka wayo nake kai na sanya ka a baƙinciki ni kuma akasin haka,to wannan ma baiwa ce daga Allah don duk mutumin da ba shida roƙo azuciyarsa to yayi ta godewa Allah don ya bashi baiwa babba. abin mamaki tun muna hanya aka saki mahaifina,na rungumesa ina shafa bayansa aduniya ina masifar son mahaifina,duk da wata ƙaddara me girma tayi shawagi acikin rayuwarmu baki ɗaya,amman hakan bai hanani jin tausayinsa ba don ko ma menene tabbas shine ya haifeni. ¢¢¢¢¢¢¢¢ *ZULFAH 2* duk sanda kuka ji ance zulfah 2 to ƴar mahaukaciya nake nufi don itama sunanta Zulfah don gashin tabon sunanta raɗau a hannunta,don ko da take ƴar mahauciya haka ta taso ta samu kanta mahaifiyarta na hauka amman kuma ga sunanta nan a hannunta. Cigaban labarin Zulfah 2 tunda wannan mummunar ƙaddara ta samu mahaifiyata sai na shiga taka tsantsan da ita,don duk inda zani da ita nake tafiya ayi ta tsokanarmu da jifanmu akan hanya amman hakan baya damuna,don daman nasaba jin makamanciyar ire iren annan wulaƙancin daga jama'a manya da yara. rannan muka tashi mahaifiyata ba tada lafiya,abinka da wanda ba shida gata sai naje wani chemist na kusa damu na shiga da sallamata. sanda na shiga ko kallona baiyi ba,ya cigaba da sallamar mutane masu siyayya amman ni shiru,hakan bai dameni ba baj sanya kuma nayi zuciya na tafi ba,don me nema yana tare da samu saboda haka sai na jingina da ƙofar wajen ina ta kallon silin ɗin chemist ɗin,a zahiri sai ka ɗauka silin ɗin nake irgawa,amman ko kusa ba shi nake irgawa ba tunanin rayuwa kawai nake yadda take gwagwarmaya damu,ko su waye ƴan uwan mahaifina da mahaifiyata oho?.ina cikin tunanin ne naji ya ce"to ƴar mahaukaciya!idan kin gama tunanin kya shigo". da sauri na bishi cikin shagon,ina buɗe kyawawan haƙora na kallon farko zaka gane ni asalin kyakkyawa ce,ƙazanta da rashin kula sune suka yi wa rayuwata babban giɓi,ba wanka har gwara ma wanki wani lokacin idan nayi wankin mota kan hanya anan nake samo kuɗi,sai inyi wata ɗaya banyi wanka ba har gwara ma mahaifiyata ina yi mata wani lokacin,don a hasashe na adacen baya ita mutunce mai matuƙar tsafta saboda yadda take son taji jikinta da wanka tsaf tsaf,saboda haka nake yawan yi mata wanka duk bayan sati. Bala me chemist ya tsiramin ido sosai,yana kallon zahirin kyau yarinyar don Allah ya yi halittarsa awajen.ganin irin kallon da yake min na fara kuka wiwi tamkar wacce ya daka. da sauri ya ce"ke me nayi miki da kike kuka"?.a hankali na ce mishi"babu komai Bala,taimako nake son kayi min don Allah mahaifiyata ce ba tada lafiya tun cikin dare,shine nake so ka rantamin magani anjima idan ta samu barci zan fita aiki sai in kawo maka kuɗin". na faɗi hakan ina kuka sosai kukan tausayin kaina da mahaifiyata. Bala ya kalleni sosai sannan ya ce"me yake damunta"?. da sauri na ce"ciwon kai ne da kuma amai". tunda na fara maganar ya fara rubutu sannan ya ce"kuɗin maganinki dubu ɗaya da ɗari biyar ne". da sauri na ce"yanzu Bala a ina kake tunanin zan samo kuɗi har haka?sai inyi ƙwana uku ma fa ban haɗa haka ba,kuma da wannan kuɗin muke cin abinci".yana kallona sosai har na gama baice min komai ba bai kuma katseni ba. juyawa ya yi a hankali ya fara haɗomin magungunan ya miƙomin,sai murna nake yi don na ɗauka ya barmin maganin ne sai naji yana ce wa"zan baki Zulfah amman kuma zan yafe miki kuɗin maganin ma duka amman da sharaɗi ƙwaya ɗaya idan har kin yarda". da sauri na ce masa"ko menene zan yi maka Bala indai har zaka barmin kuɗin maganin ni kuwa a shirye nake dana yi maka komai". da sauri naga yana murmushi tun ma kafin in ƙarasa maganata ya ce"to nagode Zulfah yanzu dai kai mata tasha magungunan sannan ki dawo zuwa anjima idan tayi barcin."da sauri na amsa masa da "na gode".yayi ɗan murmushi sanna na fita ina tafiya ina murna,duk wanda ya sanni yasan ina cikin farin ciki sosai ba kamar ɗazu ba dana zo chemist. ina kai mata na bata tasha,ina kallonta ta ƙwanta a hankali kan ƴar yamutsatsiyar katifar dana tara kuɗi na sayo mana ita,tuni barci ya ɗauketa har da minshari,na zauna kusa da ita ina cikin matsanancin fasin ciki kana ganin fuskata kasan taf take da tsananin farin cikin samun lafiyarta. sai dana ga barcin ya ɗauketa sannan na tashi a hankali na ɗan karo mata ƙofar kangon namu sannan na wuce wajen Bala,saboda alƙawarin da nayi masa na komawa bayan tayi barci. Ina zuwa na sameshi ya fesa uban wanka,cikin wata red ɗin shadda taji aiki sai wangalemin bakinsa yake ya bulbula uban turare ɗan misra,daman kuma gidansa kusa da chemist ɗinne. ina shiga ya ce"yauwa Xulfah har kin iso"?.na faɗaɗa fara'a ta na ce"eh na iso har tayi barcin ma".ya ce to muje daga ciki sai muyi maganar".da sauri na kallesa don tsaf da wayona kusan shekara 19 ace na nida wayo ai nayi asara,saboda haka na ce"a'a Bala duk maganar da zamuyi muyi ta anan ina ganin hakan zaifi mana baki ɗayanmu". tuni ya haɗe baƙar fuskarsa baice min komai ba kawai sai naga ya rufe chemist ɗin ni kuma ina ciki,da sauri na fara magana har idanuwa na sunyi jawur na tashin hankali na ce"me kake nufi ne Bala?meye makomar hakan daka aikata"?. Murmushin mugunta naga ya yi sannan ya tunkaroni ya ce"yau burina na wajen shekara biyar zai cika akanki.........✍🏻 MRS GREEN CE. domin chart dani kai tsaye 07068606171 *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER._* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼 _*Typing🤳🏼*_ _*🍏....ZULFAH....🍏*_ Na _*®UMMU MAHER(MRS GREEN)*🍀_ *_TEAM🔥GAWURTATTU 🤟🏻3_* _*AREWABOOK🤳🏼*_ ZULFAH:: https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 *Tallah✍🏻✍🏻✍🏻* GRP ƊINMU NA *MU GYARA MATA* https://chat.whatsapp.com/FZOmqzBp6w5IRfgnxJAt3y Wannan GRP din mun bud'eshi ne don mufarka mata. Gyara shine mace💋 Gyara shine ginshik'in mace💃🏼💃🏼💃🏼 *Zamu fara siyar da magunguna ingantattu kuma,Wanda zai dawo miki da martabarki ta y'a mace* *ina mata masu fama da ciwon sanyi????* *ina mata masu fama da bushewar gaba????* *ina mata masu fama da zubewar nono???*** To ga dama ta samu,don kuwa munzo muku da magunguna na kwarai ingantattu,y'an gaske saboda haka yi maza ki antayo kada a barki a baya🖕🏻🖕🏻🖕🏻🖕🏻🖕🏻. Sai an gwada a Kansan na kwarai........✍🏻 *_Page∆6_* *ZULFAH 2* .........da sauri na fara kallonsa kallo kuwa na nuna tsantsar mamakin abinda yake faɗa,mamaki da ruɗun abinda Bala ke faɗamin ya kusa zautar dani na sanya wani irin ihu,saboda kaina ƙiris yake jira ya rabe gida biyu tsabar tashin hankali. ganin inason tona masa asiri yayi kukan kura ya cafkoni sosai,har muna jin numfashin junanmu ya wankamin marin da sai da yasa naga waɗansu taurari waɗanda sukayi min kama da wuta,sannan ya ciremin yalolon hijabina wanda dashi da babu duk ɗaya ne,saboda tsabar ƙoɗewar da ya yi har kana hango jikina,na sanya haƙorana duka biyu na gantsara masa uban cizo,yaji zafi sosai har yana yarfar da hannu da sauri na wuce don buɗe shagon,sai kawai naji ya janyomin gashina wanda ya sauka har gadon bayana,me shegen tsayi da kuma laushi don ma babu gyara. ihu nake ina ta neman ɗauki,da alama babu wanda yake jina shi kuwa Allah Allah yake ya samu ya kai inda yake son kaiwar don cikar muradinsa,ni kuwa na sanya hannuwa na rufe jikina,ban tabbatar ina da ƙarfi ba sai dana ga irin artabun da muke sha ni da Bala. Allah ya taimakeni na hango wani ƙaton ƙarfe me shegen tsayi,ai kuwa banyi wata wata ba na kafta masa akansa,nan da nan wajen ya fara ambaliyar jinj tamkar an buɗe famfo,ni kuwa tsoro da firgici yasa na hango wata ƙofa ta cikin shagon na buɗe da sauri na fito. da sauri naja baya don ganin wacce take wajen,matar Bala ce da yaranta biyu sai kuka suke daga ita har yaranta,ashe dai shagon nasa ajikin gidansa yake don daman tun ba yau ba nasan matar Bala me suna Hafsat. da sauri nayi gefe,kunya da kuma nadama suka ziyarce ni alokaci ɗaya tuni na sanya wani irin kuka na durƙushe awajen,kuka nake sosai kuma bani da niyyar dainawa, Hafsat ta sanya hannunta ta ɗagani a hankali sannan ta ce"kiyi haƙuri ki wuce wajen mahaifiyarki duk abinda ya faru a kunnena yake,sannan kuma don Allah ki rufa mana asiri kada ki faɗawa kowa,kuma ina fatan baiyi miki komai ba ko"?. maganganunta suna isowa kunnawa ba tare dana shirya jin hakan ba na ce"babu abinda ya yimin".ban ƙara ce mata komai ba na wuce zuciyata tamkar zata fito waje,wai me yasa mutane da dama suka ɗauki ɗan adam ba abakin komai ba?kamar yadda Bala ya ɗauki rayuwa da zafi har yana son lalata mata ƴar rayuwarta,rayuwarda babu galihu acikinta?me yasa mutane da dama suke zuwar mata da ire iren waɗannan mugayen halayen na su?ko don sun ganta ba tada galihu ne?abin bai tsaya kanta bama har ya iso kan mahaifiyarta?duk da ba zuwa islamiyya take ba,amman tasha laɓewa ta saurari karatu da wa'azozi kala kala,amman bata taɓa riskar inda akace wannan mummunar ɗabi'ar ta cigaba da yaɗuwa ba. a haka na ƙarasa wajen mahaifiyata,ina zuwa na same ta a zaune tana ganina tayi saurin tashi da sauri tana kallona sosai,aduk sanda taga na yi dare awaje sai naga damuwa ƙarara acikin ƙwayar idonta,amman bazata iya magana ba sai dai tayi shiru tana kallona cikin tsagwaron damuwa,wato mahaukaci ma yasan ɗansa kenan?. a hankali na zauna na ƙwanta akan cinyarta,sai kallona take amman babu bakin magana,wannan rashin magana na mahaifiyata ba ƙaramin ɗaga min hankali yake ba,har gani nake ko dai daman can kurma ce?abin yana damuna amman babu wanda zan faɗawa,don babu wanda ya janyoni ajiki balle ma har in faɗa masa. *BALA* da sauri ya tashi biyo bayan ruwan da matarsa ta zuba masa,ya ajiye wata irin atishawa tamkar wanda aljanu suka shiga,ya kalli Hafsat wacce haryanzu kuka take,ƴaƴanta ma sai kukan suke daga bisani ya sunkuyar da kansa hannunsa na kansa yana tariyo abubuwanda suka faru. wani irin mugun ɓacin rai ya ziyarce shi,dayaji bandeji ajikinsa shi dai yake sanyawa mutane bandeji ajikinsu idan sukaji ciwo,ammanfa shi sam baya son yaji shi an sanyq masa ajikinsa,don tun yana yaro ya tsani yaji bandeji ajikinsa rabonda ma yaji ciwon da za a sanya masa bandeji har ya manta. Hafsat ta fara magana tana kuka sosai. "wallahi Bala kayi asarae rayuwarka,kuma Allah ba zai taɓa barinka da wannan zaluncin da kaso ka yiwa ƴar mutane ba,azzalumi macuci wanda baisan mutuncin kansa bama ballantana yasan na wasu......" da sauri ya shaƙo ta ya kawowa bakinta mari sai yaji an riƙo hannunsa,abin mamaki ɗanta ya gani me shekara goma kacal aduniya yana kallonsa yana kuka ya ce"Abba idan ka daki Ummanmu sai na rama mata."bai sake cewa komai ba yaja hannun mahaifiyarsa sukayi ɗaki.suka bar Bala yana kallonsu tamkar zaiyi kuka,ga baƙin cikin abinda Zulfah tayi masa ga baƙin cikin abinda ɗansa ya yi masa. _*ZULFAH 1*_ Hajiya Innah ta ce"yauwa Zulfah kinga ashe ma yau Bilal zai dawo,to shine Babanki yace muje mu tarosa".bance mata ƙala ba na cigaba da danna wayata don sam bana son ina uzuri ayimin magana musamman ma na waya.ganin bance mata komai ba sai kuwa ta ce"Murash_sha ɗan bani wayarki in nuna mata hoton Bilalu wataƙil ta manta dashi ne". Ina bidiyo call da wata friend ɗina kawai sai naga hannun Hjy Innah kan wayata wai don inga hoto. da sauri na cire hannunta kan wayata na cigaba da dannawa,Hjy Innah ta kai maƙura ta ƙwace wayar daga hannuna sannan ta ce"ke wai wacce irin yarinya ce?ba'a isa ayi miki magana ba?".ina kallonta raina yana ƙara ɓaci na buɗe kyawawan laɓɓaina cikin shagwaɓa na ce"to grany me kike son na ce miki?ko dad ɗina da yake da babban matsayi bana zuwa taro sa balle wani Bilal?saboda haka a barni mana,kuje ku kawai ai ina ganin yafi ko"?. ina faɗar hakan na wuce na karɓe wayata hannun Murash-sha na galla mata wata uwar harara,tayi gefe da sauri tana ce wa"bari in matsa nani na kar zomon ba,nima rataya aka bani". tuni Hjy Innah ta hau fushi,murashsha kuwa ta dinga ƙel ƙela dariyarta,don tana masifar son ganin faɗan hjy innah da jikarta Zulfah. Hjy Innah ta ce"oh ni na haifi jika,yarinyar nan gaba dukana zata koma yi maƙiya suyi murna,irin uwarki Murashsha don daman ba sanmu ake ba". Murashsha tayi mata gwalo ta fice fit. sosai Murassha ta tsantsara ƙwalliya,don murnar dawowar masoyinta abin sonta dom aduniya tana masifar son Yaya Bilal,sai dai duk kulawar da take bashi shi ko ajikinsa don ba ta ita yake ba,tunowa da hakan da tayi yasa taji tamkar ma kada ta fita don tarosa ɗin,amman tana cikin yin wannan shawarar mahaifiyarta ta shigo,da sauri ta ɓoye damuwarta zata fito sai kuwa ta ce"yauwa ba naga kina wani rawar ƙafa ba,ba gilin gilin ba dai tayi mai saura ki bari a tafi da waccen munafukar,kinga daga nan ke kin zama ƴar kallo sha sha wacce batasan inda ke mata ciwo ba".tana faɗar hakan ta fice,tabi mahaifiyarta da kallo kawai don arayuwarta ta tsani taji wani ya zagi Zulfah abin yana mata ciwo sosai,ta fice don taro masoyinta Bilal ......✍🏻✍🏻 MRS GREEN CE domin chart dani kai tsaye 07068606171 *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER._* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼 _*Typing🤳🏼*_ _*🍏....ZULFAH....🍏*_ Na _*®UMMU MAHER(MRS GREEN)*🍀_ *_TEAM🔥GAWURTATTU 🤟🏻3_* _*AREWABOOK🤳🏼*_ ZULFAH:: https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 _*Page∆7*_ ...........a hankali Bilal ya fara saukowa daga matattakalar benen jirgin,yana farawa da addu'ah da kai ƙarshenta har ya sauko,lallai tsarki ya tabbata ga subhanahu wata'ala ubangijin da yayo mu,domin kuwa Bilal ya haɗa komai na kyau siffar jiki da kuma zati kallon farko zaka hango tsananin kamanin da sukeyi da Zulfah,a kallon farko ma zaka iya cewa yayanta ne wanda suke ciki ɗaya,sai dai kash!ɗan uwanta ne na jini sosai. kallon familinsa yake yana murmushi mai bayyanar da zallar murna da kuma jin daɗi,murnarsa ke son komawa ciki saboda kuwa sam bai hango mutuniyar tasa ba,wacce yayi dawowar saboda ita don sam bai yarda ya ƙarasa sauran shekara ɗayar da ta rage masa ba acikin jerin gwanon shekara goman da aka ɗibar masa,ya nemi alfarma don a rage masa kuma ya gama course ɗinsa lafiya,sai dai kash!wadda ya dawo saboda ita ɗin da alamu sun nuna bata damu da dawowar tashi ba. Murashsha ta tsura masa idanuwa sosai,duk motsinsa na kanta ganin ko kallon ƙurar da ta ƙwaso ta baiyi ba, yasa taji wani ƙaton mashi ya daki zuciyarta,da ciwo ace kaso wanda baya sonka son Yaya Bilal ya daɗe yana addabar zuciyarta,duk ɓoyewar da takeyi amman sai da mahaifiyarta ta gano ta,saboda uwa tafi gaban wasa saboda haka yasa mahaifiyarta ƙara tsanar Zulfah,a ganinta saboda Zulfan ne yasa bai son ƴarta don ita ma Murashsha ba baya bace wajen kyau. tun kafin su gama gaisawa Murashsha ta yi saurin shigewa cikin mota,ta fashe da wani irin wahalallan kuka wanda yasa taji zuciyarta tana mata wani irin zafi,aduk sanda ta tuna irin son da Bilal ya kewa Zulfah sai taji atake ta fara jin haushin Zulfan amman ya zamar mata tilas ta cirewa kanta wannan tunanin,don a gaskiyar magana tana masifar som Zulfah don zata iya cewa tana cikin mutane biyar ɗin farko na rayuwarta,mahaifinta,mahaifiyarta,Innah,Bilal,sai kuma Zulfah. tana cikin hakanne taji an buɗe motar,da sauri ta goge hawayenta tana murmushi ganin wanda ya shigo ne ya sanya ta ƙara nutsuwa sosai tana jin wani irin mugun farin ciki mai saurin tafiya da mutum,yau itace ga ta ga yayanta Bilal?tabbas yau itace rana ta farko cikin ranakun da ta ajje a ranar tarihi,ƙamshinsa da ƙwarjininsa suka kusa nitsar da ita acikin wannan hali,da sauri ta fara gaishesa cikin nutsatstsiyar muryarta wacce take cike da kamala da kuma raunin,irin raunin ƴa mace wacce ta rasa rabin farin cikin rayuwarta. cikin nutsuwarsa mai ƙara sanya ta acikin nishaɗi ya ce"lfy ƙlau murai ya kike?" sunan da yake faɗa mata kenan,alokacin yarintarta wato 'MURAI' ita kuma Zulfah ya ce mata 'MY FAH'. sosai taji daɗin sunan ta sunkuyar da kanta cikin nutsuwa ta ce"lfy ƙlau Yaya Bilal". bai ƙara magana ba yayi shiru,daman kuma shi mutunne mara magana sosai magana ɗaya biyu yayi shiru,wannan yana ɗaya daga cikin abinda yasa yake ƙara burgeta saboda tana masifar son namiji me jan ajinsa. tun daga wannan maganar basu ƙara magana,hjy innah tana shigowa ta ce"a'a ke muraisa dawo gaba malama,zan zauna kusa da mijina uwar iyawa". da sauri Murashsha ta gimtse fuska kuma taƙi tashi,Bilal ya yi dariya sannan ya ce"no babu komai Murai tashi ki koma gaban,tunda kinga matata uwar gidana ta fiki matsayi".sosai ran Murassha ya ɓaci,ta buɗe bakinta kamar za tayi magana sai kuma ta fasa,sai kuwa Hjy innah ta ce"da kada ki fasa mana zauna uwar ƴan rashin kunya,yo idan bakiyi ba ai sai Allah ya kama ki tunda uwar kima taci ta ƙoshi take ganin mutane da wani irin kallo na ƴan tsibbu". cikin takaici Murassha ta ce"haba hjy innah ki daina haka fa,ta yaya zaki dinga zagarwa mutum uwa agabansa".banza Innah tayi mata suka cigaba da hirarsu da Bilal,abin kuwa ya ƙonawa murassha rai daman ita Hjy innah haka take,sai ta ƙona maka rai tazo kuma tana hirarta,taso ta barta kusa da yaya Bilal ta shaƙi mayen ƙamshinsa da ta daɗe bata ji ba.amman wannan fitinanniyar tsohuwar ta rabasu,anya ma kuwa wannan tsohuwar za ta bari ayi auren?don itama taga kamar tafi son haɗa Zulfah da Bilal ɗin,in kuwa haka ne aƙwai babbar ƙura don ko wacce irin macece zata iya yaƙi da ita indai kan Bilal ne,don ya zama jini da tsokarta wannan dalilin yasa ko da suka isa gida bata ƙara magana ba ta wuce sashensu cikin baƙin ciki,tana zuwa ɗakinta ta faɗa kan faffaɗan gadonta ta saki wani irin kuka me ciwo da ƙuna. ¢¢¢¢¢¢¢¢¢ *ALIYU* sosai ransa ya ɓaci da abinda Zulfah tayi mishi,gashi tayi masa asarar ɗan neman kuɗin da yake don su rufawa kansu asiri,shi kaɗai nr namiji agidansu sauran ƴan uwansa duk mata ne,saboda haka ko wani nauyi yanzu yana kansa ƙwanansu biyu yanzu basu ɗora girki ba,kamar kullum yau ma gidan babu abinda aka ɗora,Aliyu ya kallo ƴar ƙaramar ƙanwarsu me shekara biyar hawaye yaji yana son zubo masa da sauri ya share hawayen saboda sam baya son su gane yana cikin wani hali,ya dubi mahaifiyarsa ya ce"Umma kuyi haƙuri da jarabtar da ta samemu in sha Allah komai zaizo da sauƙi,kuma duk me haƙuri yana tare da riba yanzu zan fita in ɗanyi buga buga in samo mana ɗan abin kaiwa baki." Umma ta ce"to Aliyu Allah yayi maka albarka ya baka abinda ka ke nema duniya da lahira,kuma insha Allah nan gaba komai zai zama labari don ni dai ina ji ajikina wataran zaka zama wani a wannan duniyar tamu".ɗan murmushi ya yi sannan ya ce"amin Ummana".ya shafa kan ƙaramar ƙanwarsa ya riƙo hannunta suka fita sai tsalle take don yanzu tasan za ta samu abinda zata sanya acikinta,yaro kenan yasan me basa shiyasa akeson mu zama masu son yaranmu da ƙaunarsu,ammanfa kada ka bari sansu ya rufe maka idanu ka lalata abinka da kanka.suna fita ya duba aljihunsa naira hamsince dashi, saboda haka ya wuce da ita wajen me ƙosai ya siya mata na hamsin ɗin sai tsalle take tana murna,shima kallon yarinyar yake tausayinta fal ransa ya saka azuciyarsa kuwa duk halin da zai shiga arayuwarsa ba zai taɓa bari suyi ta zama da yunwa ba,ya saki wani irin tsaki a fili yana jin wata iriyar muguwar tsanar Zulfah duk itace ta sanya su acikin wannan halin,kusan ƙwana biyar bai fita aiki ba sai ya ƙara jin tsanarta ta ƙara cika maaa zuciya,sannan ya ƙara ɗaukar aniyar rama duk abinda tayi masa cikin ruwan sanyi da kuma salo. ¢¢¢¢¢¢¢ *ZULFAH 2* da daddare har mun fara barci ni da mahaifiyata kawai sai naji jiniya,ma'ana motar ƴan sanda kuma bata tsaya a ko'ina ba sai a ƙofar kangon gidanmu daga nj har mahaifiyata muka tsorata,duk da ita ba gane komai take ba amman na lura ba wai haukacewar duka tayi ba,aƙwai sauran wasu sauran ƙwalitis ajikinta. kai tsaye macen ƴar sanda ta shigo mana tana zare ido ta ce"ke ce Zulfah"?. da sauri na ɗaga kai na alamar eh'sai kuwa ta ce"ok you are under arest". ban samu damat ce wa komai ba ta sanya min amƙwa,idanuwa suka kawo ruwa ina ce wa"don Allah ki faɗamin laifin dana yi muku"?.bata ce min komai ba ta tisa ƙeya ta gaba muka tafi,zuciyata cike da baƙin ciki dama ana haka kawai kana zaman zamanka ƴan sanda suzo su kama ka?ba tare da an tabbatar da laifinka ba?lallai kuwa aƙwaj matsala babba a ƙasarnan wato indai kai ba kada ga ta sai ayi ta juyi da kai?tamkar wainar masa?". ina hango mahaifiyata ta biyosu tana nuna ni tana kuka tana rirriƙeni,amman ko ajikinsu suka hamɓareta suka wuce dani duk da daddare ne bai hanani gane Bala ba,wanda yake cikin motar ƴan sandan goshinsa duk bandeji gashi goshin ya ƙato rum dashi,ga idonsa na dama a tashe sai bankamin harara yake yana wani irin abun yana nutse damtsan hannunsa tamkar zai dake ni,sai alokacin hankalina ya ƙara tashi wato dai Bala abinda zaiyi min kenan?ya so yimin fyaɗe don na ƙwaci kaina kuma yazo ya kaini ƙara?to me hakan yake nufi?. Tun daga yarintata har zuwa wannan lokacin ban taɓa riskar kaina a matsanancin baƙin ciki ba irin na yau,tabbas Bala ya kai maras mutunci ni da ya kamata in kaishi ƙara saboda lalatamin rayuwa daya so ya yi,shi kuma ashe har ƙara ya kaini don ya cimin mutunci saboda yaga ba nida wani gata?to ni na yarda da Allah kuma shine zaiyi min maganin komai. muna zuwa aka ɗanyi rubuce rubuce sannan aka sanya a bayan kanta idanuwana sai wani zafi suke min,cike da barci da kuma takaici ƴan sandan wajen sai kallona suke kallo irin na ƙurulli,don ko samun damar ɗauko ɗanƙwalina banyi ba,gashina ya bazo ta ko'ina yadda kasan aljana duk da bana samun damar gyara jikina saboda rashin gata amman hakan bai sa na disashe ba,don da ina samun damar gyara da ba ƙaramar fara bace ni saboda yadda siffata da kuma halittata take,komai nawa abin burgewa ne duk da ayanzu ina da shekara ashirin,kuma na gama cika budurwa komai nawa cike yake ɓam,sai dai rama da ƙashin wuya shima duk na rashin gata ne. Ina da matsakaicin tsayi,ni ba doguwa ba ni ba gajera ba sannan fara ce ni sosai,rawn face ne dani ba doguwad fuska ba,wacce aka ƙawatata da siririn hanci da ɗan ƙaramin bakina,idanuwa manya ne sosai waɗanda aka ƙawata su da zara zaran gashin ido,idona yafi kala dana turawa don ƙwayar idona ba baƙa bace brown kala ce,ga gashin gaban goshina ya ƙwanta luf luf,tunda na taso ake kawowa rayuwata hari amman Allah bai taɓa bawa wani sa'ar lalatamin rayuwa ba,saboda na dogara da Allah shine me kariya aduk inda kake. ƴan sandan suka yimin tambayoyi na amsa musu duk abinda ya faru,sukayi ƴan rubuce rubuce sannan sukace mu jirayi zuwan oga saboda case ɗin babba ne,don case ɗin fyaɗe ba ƙaramin babba bane shi kuwa Bala tuni idonsa ya raina fata don yaji ance sai oga yazo,gashi yaji labarinsa ba shida mutunci ko kaɗan ko gidanku ɗaya dashi idan kayi laifi sai an yanke maka hukuncin daya da ce,tuni cikinsa ya ɗuri ruwa ya fara ƙulli ji kake ƙuuuuuuuuu alamar zawayi.......✍🏻😄 *MRS GREEN CE* domin chart dani kai tsaye 07068606171 *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER._* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. *Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼* _*🍏ZULFAH🍏*_ _page 8_ _@🫰🏻Ummu Maher_ *{MRS GREEN}* _*please kuyi following ɗin littafin Zulfah on arewabookstore🫰🏻*_ ZULFAH:: https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 ________________________ *GAWURTATTU 3* _*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_ _kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_ *MUSUK* *MADARAR TURARE* *KAJIJI* *ROT* *SANDAL* *HUMFUR* *SANDAL FLASK* *SANDAL WUD* *AALUT* *GAF-GAF* *JANNAMI* *ƘWALAKCA* *MAHAHABSUFYAN* *WANNAN SHINE GRP ƊINA NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S *ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻* Zaria road kwankwasiyya sabon gari dangwauro house number 224 *AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA* *AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA* *AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA* *AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR* *MULATO SOAP* *FACE CREAM* *FACE SOAP* *MULATO WHITENING LOTION* *HAIR GROW OIL* *HAIR GROW CREAM* *KAR-KAR OIL* *MINT LEAVE OIL* *ANTI PIMPUS SOAP* *AƘWAI SABULUN NANKARWA* sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *ABIN BUKI* *ABINCIN OFFICE* *SNACK* KAMARSU👇🏻👇🏻 *WAINAR MASA* *SINASIR* *MEAT PIE* *CINCIN ƊAN LAUSHI* *CUP CAKE* DA DAI SAURANSU. AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE😄👏🏻 _ZULFAH 1_ ...........Ji tayi kamar ana kallonta,da sauri ta ɗaga lulu eyes ɗinta tana kallom wanda ke mata wannan kallon tsaf ɗin,don ita arayuwarta ta tsani kallo sosai saboda hakama bata fiya son fita ba saboda kallon da maza ke binta dashi tamkar waɗanda basu taɓa ganin mata ba. ganin shi take kallo da rinannun idanuwanta yasa yaji wani irin abu ya tsarga masa tun daga kansa har zuwa tafin hannunsa,ya ƙaraso wajenta cike da fara'a ya matso kusa da ita zai zauna. da sauri na miƙe tsaye ina ƙare masa kallo,kallon tas nake masa ma'ana kallon baka isa ba shima kallon nawa yake,a maimakon ɗazu da annuri yanzu kuwa fuskarsa ta canja alamu sun nuna cewa tabbas yaji haushin abinda nayi masa,kallon kyama nake binsa dashi saboda ni gani nake don yaje ƙasar waje ne zai nunawa mutane ya koyo iskanci ko kuwa me?ahankali na buɗe bakina na fara magana cikin tsiwa. "look Bilal,ya zaka zo ina cikin shaƙatawa ta ka nemi damar min rayuwa haba wannan wacce irin rayuwace wannan?".kasa magana Bilal yayi ya shafa ƙwantaccen gashinsa wanda ya ƙwanta masa luf,bai ƙara magana ba ya tashi ya fita duk ransa a matuƙar dagule,ko ɓangaren mahaifiyarsa bai shigo ba yazo wajenta amma da abinda zata saka masa kenan?haka ya wuce ɓangaren nasu cikin matsananciyar damuwa. **** "Momi ki duba fa ki gani?ace yaya ya dawo amman ba zai fara zuwa wajenki ba?sai ya fara zuwa wajen wannan mara mutuncin?wacce bata ganin kan kowa da gashi?". hajiya Maryam ta haɗiye wani irin ƙaton malulun daya tokare mata maƙoshi sannan ta ce"ni wallahi na rasa abinda yarinyar take dashi?da maza suke binta tamkar wata uwarsu?ki duba fa kiga yadda yaron nan mata suke binsa?yana wulaƙantasu amman tun yana can ya dameni da maganar wannan yarinyar,shiyasa yanzu sam bana zuwa sashen waccan fitananniyar tsohuwar,don daga ita har jikarta ba mutuncine ya ishesu................" tana cikin maganar Bilal ya shigo,ransa duk a matuƙar jagule saboda yadda yaso ya samu Zulfah ba haka yaso ya same taba,tun dama ita Zulfah macece me yiwa maza ƙwarjini ba kowani namiji ne zai kalle ta kallon farko yace yana sonta ba,dole sai yaji ɗar ɗar da kuma haɗi da ɗan tsoronta kafin ya faɗi abinda ke ransa,idanma har kayi dauriyar yin maganar saboda tsare gidanta. Hajiya Maryam ta ɗan tura bakinta gefe alamar ka ji dashi,wai an saci zanin mahaukaciya duk da tana cikin matsananciyar murnar dawowar tilon ɗanta namiji bai hanata fara faɗa ba tana ce wa. "to sannu shanyayye! wanda uwar Zulfah ta shanye tun kafin tabar duniya,wallahi tallahi ka bani mamaki Bilal me akayi akayi wata Zulfah,da tun yanzu zaka banbantata dani kaf duniyar nan kana da wanda ya fini ne?da har zaka nuna min Zulfah ta fini?to ka buɗe kunnuwanka ka jini,tun kafin ubanka yaji cewa kana son Zulfah ka cirewa kanka sonta na dole,saboda nasan yana jin komai zaije ya garxaya ya faɗawa waccen fitinanniyar tsohuwar tazo ta fitine mu,don wallahi rufe idona zanyi inci mata mutunci,don idan tana tutiya da ɗanta ni Maryam bata isa tayi min da nawa ba,saboda haka ba gilin gilin ba tayi mai,kuma hawainiyarka ta kiyayi ramata don naga kanka yana rawa sosai sai na ɗoraka bisa hanya". Nan dai Hajiya Maryam ta shiga faɗawa ɗanta illar auren Zulfah ta ƙara da ce wa"ubanta ma haka yasha wahala da uwarta,ta shanyesa sai abinda tace ya yi shi yake yi kai ko cewa tayi faɗa rijiya ka mutu zai faɗa saboda mugun halinsu a jini yake".shi dai bai iya ce mata komai ba ya tashi ya wuce ɓangarensa,yana jin wani irin mugun son Zulfah na ratsa masa ko ina na jikinsa,son maso wani ƙoshin wahala abinda ya faɗa azuciyarsa kenan,sai kuma wata zuciyar ta sanar dashi fa'idar yin haƙuri,yau da gobe sai Allah a haka yana gwaji Xulfah zata so shi. yana shiga ɗakinsa,ya yi tsuru yana kallon ɗakin saboda hotunan Zulfah da akabi aka cire masa baki ɗaya,ya cika da mamaki sosai duk da yasan ba kowa ne zaiyi mai hakan ba banda mahaifiyarsa,babu yadda zaiyi da ita duk da yadda zuciyarsa ke yi masa wani irin ƙuna,ya dafa saitin zuciyarsa yana ce wa"ya Allah Ka sanyaya zuciyar mahaifiyata akan farin cikina Zulfah,ya Allah ka bani Zulfah ya Allah ka sanya mata sona ko yaya ne."ya faɗi hakan yana sakarwa kansa shower a banɗaki. wayarsa ya buɗe tarr hoton Zulfah ya fito akan kyakkyawan screen ɗin wayarsa,tana murmushi tayi kyau sosai dimples ɗinta sun lotsa sosai,ya yi murmushi yana shafa dai dai fuskarta yana ji dama ace yanzu tana ƙwance a ƙirjinsa,ya rintse idonsa yana jin wani irin daɗi yana ratsa sa randa akace gashi ga zulfah sai ya ahayar da ita zumarda bata taɓa ɗanɗana ba saboda yadda yake sonta,da yake jinta ajikinsa ba wai iya son ƴan uwantaka kaɗai ba,a'ah harda wani irin gigitaccen son da bai san yana mata shi ba,tun tana ƙaramarta yake sonta amman bai nuna mata hakan saboda ko kallonta yayi sai yaji gabansa na faɗuwa.ayanzu abu biyu ya rage masa addu'ah sannan ya kama ƙafa da hjy inna saboda yasan yadda take sonshi da ƙaunarsa.yayi wankansa cikin jin daɗi da annushuwa ya fesa ƙwalliyarsa cikin ɗanyar shaddarsa drk blue kasancewarsa fari ba ƙaramin kyau yayi ba yadda kasan wani balarabe ya fito yana angiza wani irin ƙamshi mai sanyaya zuciya ya wuce wajen hajiya Innah. ******** Yana fita hjy innah ta shigo,ta kalle ni sosai sannan ta ce"haba haba fisabilillahi Allahu ya Allah,wannan yarinya ko ƴar bani na iya yanzu don Allah Zulfah meye laifin Bilalu?yaro da ɗan jan kunnensa kamar bature,ni sai dana nutsu ma naga duk kamar da ake cewa kunayi cutarsa akeyi,don yafi kyau da komai ke dai wannan cikon da kike yine yake ruɗarsu".ta nuna ƙirjina tana hararata,na gane abinda take nufi saboda haka ban tanka mata ba ban kuma tashi ba,har ta gama rigimarta ta wuce tana bankamin harara tamkar idonta zai faɗo. tana wuce na ce"jarababbiyar tsohuwa kawai." ¢¢¢¢¢¢¢¢¢ *ALIYU* a hankali yake tafiya yana tuna abubuwa da dama na rayuwa,ayanzu ƙarfin mahaifinsa ya ƙare shi ya kamata ya zama uba awajen ƙannensa,yana son cikawa ƙannensa burinsu na karatu amman ayanzu kaf ƙannensa babu mai zuwa makaranta,wannan abu yana matuƙar ci masa tuwo da ƙwarya,duk sanda zai fita bai wuce ya samo ɗan abinda za'a sanya a baki ba,kullum ƙoƙari yakeyi don yaga kaf ƙannensa basu nemi abu sun rasa ba,amma ya gaza yin hakan saboda halin rayuwa. wajen wani abokinsa ya wuce a gareji,wanda yake aikin kanikanci yana zuwa ya sameshi yana aikinsa ya buɗe wata hamshaƙiyar mota yana gyarawa,yana hango Aliyu ya saki fara'a don Aliyu mutumin kirkine sosai kuma ya isa akirasada aboki nagari,don duk babunsa bai yarda ya yi roƙo yafi ganewa duk wahalar da zaisha yasha ta shi kaɗai,har ya samu ya kawo gida amman bai yarda da zubar da mutuncin kai ba. Ahmad ya ce"a'ah yau su gadanga ne awajen namu?sannu da zuwa yau babban baƙo ne yazo min".ya faɗi hakan yana ɗakko masa gujera fara ta roba a cikin rumfa,na zauna ina murmushi na ce"haba Ahmad yanzh nine babban baƙon?".Ahmad ya ɗan murmusa sannan ya ce"haba Aliyu ai kai kullum baƙo kake awajen kowa,saboda kamun kanka da riƙe mutunci,yanzu Aliyu duk wanda ya ganka yasan kana buƙatar taimako musamman yadda kake da ƙannai masu yawa,saboda haka dole a tausaya maka". na ce"dama Ahmad wata shawara nazo nema awajenka"?. Ahmad ya ce"ba komai faɗi abinda kake son faɗa,a shirye nake da in baka shawarar da ta dace Aliyu don nima kana bani shawarwari kuma idan nayi amfani dasu sai inga sunyi sun zauna raɗau."dariya nayi sannan na fara faɗa masa abinda ya kawo ni ɗin... sosai ya girgiza da jin abinda Aliyu ya faɗa masa,da sauri Ahmad ya ce"haba haba Aliyu da hankalinka da komai ka aikata haka?yaushe ka fara rashin tsoron Allah...........✍🏻. *To kowacce shawara Aliyu yake nema?har Ahmad ya tsorata?sai a feji na gaba zakuji yadda aka haihu a ragaya,acikin wannan littafin na Zulfah*😄yanzu aka fara tafiyar don aƙwai daddaɗar tafiya agaba.🫰🏻🫰🏻🫰🏻🫰🏻. MRS GREEN CE✍🏻 07068606171 _*🍏ZULFAH*_ _page 9_ _@🫰🏻Ummu Maher_ *{MRS GREEN}* *wattpad user name* https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333 --------------- *Arewabook user name* https://arewabooks.com/u/rabiattu0444 ________________________ *GAWURTATTU 3* _*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_ _kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_ *MUSUK* *MADARAR TURARE* *KAJIJI* *ROT* *SANDAL* *HUMFUR* *SANDAL FLASK* *SANDAL WUD* *AALUT* *GAF-GAF* *JANNAMI* *ƘWALAKCA* *MAHAHABSUFYAN* *WANNAN SHINE GRP ƊINA NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S *ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻* Zaria road kwankwasiyya sabon gari ɗangwauro house number 224 Kano OR CALL MY CONTACT 0904 470 9413 *AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA* *AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA* *AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA* *AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR* *MULATO SOAP* *FACE CREAM* *FACE SOAP* *MULATO WHITENING LOTION* *HAIR GROW OIL* *HAIR GROW CREAM* *KAR-KAR OIL* *MINT LEAVE OIL* *ANTI PIMPUS SOAP* *AƘWAI SABULUN NANKARWA* sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *ABIN BUKI* *ABINCIN OFFICE* *SNACK* KAMARSU👇🏻👇🏻 *WAINAR MASA* *SINASIR* *MEAT PIE* *CINCIN ƊAN LAUSHI* *CUP CAKE* DA DAI SAURANSU. AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE😄👏🏻 _ZULFAH 2_ ............suna ganin ogansu ya shigo suke mimmiƙe suna sara masa,wato C.P MUHAMMAD MUJADDADI,nima idona akansa ƙer tamkar wata mayya tunda ya shigo wajen ya kambame da ƙwarjininsa me saurin cika waje,ni da kaina ba su Bala ba sai dana ji wani iri don ganin nasa,mutum ne handsome dogo ne sosai don duk tsayin office ɗin nasu sai daya ɗan ranƙwafa kafin ya shigo,saboda dogone sosai kana iya hango kyakkyawan dogon hancinsa wanda ya ƙawata fuskarsa,fari amman ba can ba yana da ɗan sai saye agaban goshinsa wanda ake cewa sanƙo sai ya ƙara masa kyau sosai,kana ganinsa ba sai an faɗa maka ba kasan bafulatanine ga tsare gida sosai don baka isa ka kalleshi ka ƙara kallonsa ba,saboda yadda Allah yayi masa ƙwarjini me bala'in yawa. kowa ya sunkuyar da kansa acikin office ɗin,sai kuwa ya ɗan kalleni kaɗan gashina duk a yarbatse har gadon baya ga ƙatuwar anƙwa a hannuna,wacce take nuna tabbas nayi wani laifine ga garumi.ko kafin yayi magana ƴan sandan da sauri suka rattaba masa duk abinda ya faru,ya ɗan kalli Bala irin kallon tsaf ɗinnan sannan ya ce"biyoni office".ya yi wucewarsa abinsa Bala ya tsure sosai ni kuwa har ya dhige office ɗin ban daina kallonsa ba,ko daya buɗe bakinsa yayi magana ashe abin nasa ya wuce duk yadda kuke tunani,domin kuwa daya buɗe bakin nasa da wata ƙatuwar wushirya nagani ta fara yimin sallama mai muguwar kyau da tsari,ga kuma wasu fararen haƙoransa har wani irin walƙiya suke yadda kasan farar audiga har wasu irin walƙiya suke gasu suma zara zara. muna shiga ni da Bala da kuma sajent audu,yadda naji suna faɗa masa kenan ya sara masa sannan ya ƙara shigar da ƙorafin abinda ya faru,a karo na biyu ya ƙara kallona sannan ya buɗe tausassan bakinsa ya ce"ki faɗi abinda ya haɗaki dashi tun daga farko har zuwanku nan"?. Sosai tambayar da yayi min ta burgeni saboda haka na ce"ranka ya daɗe wannan bawan Allahn naje kyamist ɗinsa akan ya taimakamin ya bani bashin magani,saboda mahaifiyata ba tada lafiya ya tabbatar mun da zai bani maganin,amman da sharaɗi guda ɗaya na yarda da hakan duk da banji meye sharaɗin daya kafamin ba,na koma gida na bawa mahaifiyata wannan maganin ta ƙwanta barci sannan na dawo,ina dawowa ya faɗamin abinda yasa ya bani magani wai mu keɓe dashi,ana haka naƙi yarda da batunsa yayi ƙoƙari wajen yaga ya lalatamin rayuwa,shine nayi ƙoƙarin ƙwatar kaina ganin haka na ƙwaɗa masa ƙwalb..........."na faɗi hakan ina ƙarashewa da matsanancin kukan tausayin rayuwar rashin galihu da kuma rashin gata. wannan maganar dana faɗa yasa kowa na wajen yin tsit suna sauraron abinda nake faɗa,shi kuwa C.P kallona yake sosai tamkar mai karantar wani abu a fuskata hakan yasa naji wani abu ya ratsa zuciyata nan take,gami da ganin ƙwarjininsa sosai a fuskata. Bala yana zare idanu ya ce"sir wallahi ƙarya take min duk abinda ta faɗa,daman ana faɗa yanzu ta zama mahaukaciya yadda uwarta ma take mahaukaciy........"tun bai ƙarasa ba C.P ya daka masa wata irin tsawa wacce ta sanyamu shiga taitayinmu ni da sajan duk da daman shi ya saba da maigidan nasa aƙwaishi da tsawa musamman idan abu baiyi masa ba. "Shut up!stupid a saboda me zaka dinga kiran mahaifiyarta mahaukaciya?shin idan mahaifiyarka aka faɗawa haka zakaji daɗi?ko kuwa ita ba tada gatan da za'a girmama mahaifiyarta?shin me yasa manzon Allah(S.A.W)yace mu girmama furfura?ba sai kaga furfurar abisa kan me shi ba,ko yaya babba ai babbane ko?".sosai kalamansa suka daki zuciyata har na dinga kallonsa sosai,wani irin farin ciki da nishaɗi suka ziyarceni lokaci guda,ayaune na tabbatar da ba kowane acikin mutane bai girmama babba ba,saɓanin da dana kewa kowa kuɗin goro,tunda na taso ƳAR MAHAUKACIYA....ake kirana sannan ayita jifanta wani lokacin idan ta fita,ba'a taɓa girmamu don Allah ba duk wanda zai nuna yana sona ta ba son tsakani da Allah yake min,yana neman abin nema ne ajikina na faɗa tarko na maza sosai,wanda haryanzu abinda suke ƙwaɗayin basu samu ba sai gani sai hange. Ina cikin tunani na naji yo muryarsa yana cewa"idan har ka bari nayi bincike na gano cewar kana da laifi?....uhm zaka gane shayi ruwa ne".jikin Bala ne yayi sanyi sosai,shi dai yasan Zulfah ba tada wata shaida,sai kuma ya tuno da matarsa da sauri idanuwansa suka ƙara rinewa,hankalinsa yayi ƙololuwar tashi don bai san a halinda yake ciki bama sai daya ji sajan na cewa"yallaɓai a barta a sel ne".?Wani irin mugun kallo C.P Muhammad ya bishi dashi sannan ya ce"ku kaita har ƙofar gidansu sai bincike ya tashi a nemota kusa mata ido dai." sajan bai so haka ba,don da Bala yazo ya cikasu da kuɗi sosai don yana son yaga an lalata rayuwar Zulfah,don abinda tayi masa ya tsaya masa sosai shiyasa yake so a tagayyara rayuwarta da xata kawo masa kanta da kanta,don haryanzu yana sha'awar kasancewa da ita amman kash!haryanzu burinsa ya gaza cika,gashi yana daf da cika kuma wannan farin ƙwan me kamar zabaya ya hana komai.saboda haka sai yaji tsanarsa ta ɗarsu azuciyarta,da yana da yadda zaiyi da tuni ya murƙushe wuyan shege,don tsanarsa yakeji sosai ɗan hana ruwa gudu. ¢¢¢¢¢¢ _ZULFAH 1_ .............a yau take ranar zagayowar haihuwata,sosai ake shiryamin party ɗan ubansu don mahaifina hall ya kama A america ba a nigeria ba,za'a yini ana shan shagali sosai na yaba da yadda mahaifina ya kashe kuɗi,hjy Innah kuwa tana ji ba a ƙasarmu Nigeria za'ayi wannan shagalin ba,ta saki kuka wai ai ita ta gayyato malamai don suzo wa'azi don wallahi idan ba'a fara yimin wa'azi ba aƙwai matsala,don taga ba nida niyyar fito da miji inyi aure,saboda haka gwara a haɗa da nasiha. alokacin da take faɗar wannan maganar muna zaune ana cin dinner ɗin dare,na waro idanuwa na waje don mamakin abinda ta faɗa,tun kafin inyi magana na tsinkayo muryar Yaya Bilal yana ce wa"haba Hajiya Innah,indai ba kishi kike yi ba ki bari mana ayi mata,ai komai lokaci ne kuma komai yana wucewa ina ganin wannan ba laifi bane....."da sauri Hajiya Innah ta ce"to sallamamme kai fa wannan yaron ka tsayawa ƴar nan,ƙwana biyun nan dasa hannunka Zulfah ke min abinda take so,Allahu wata ala Bilalu kada ka zama salamamme kamar yadda ubanka yake wajen uwarka".da sauri Hajiya Maryam ta kalli Hajiya innah,ta dafe goshinta tana ce wa"kai wannan tsohuwar baxa ta bar mutum yasha ruwa ba,taci zamaninta taci na wani?wannan ai son kai ne,amman wallahi zan bi da ita ta yadda take son in bita don sai na koya mata wayau,indai har ta liƙawa ɗana wannan munafukar jikartata,wacce ke juya ilahirin ahalin Alfah's Family,sai yadda tayi dasu don kowa nunawa yake tamkar ita kaɗai ce ƴa acikin familyn ƴar ɗaya ɗaya kawai.",duk maganganun da take ƴarta Mimi na jinta,ta juyo ta ce"Momi me kika ce?".wata muguwar harara ta wurgawa mimi autarta ba tare da tace komai ba,saboda takaicin halin mimin ji ne da ita tamkar miciji a cewarta tayo gadon wannan masifaffiyar tsohuwar da jinta tamkar miciji. kallon Zulfah Bilal yake sosai,yadda yaga ta ƙara masa kyau sosai don tunda ya dawo yaga yarinyar ta ƙara wani irin kyau da kuma haske,duk irin matan da yagani arayuwarsa,mata ƴan gaske don ya zagaya ƙasashe da dama amman kaf ɗinsu babu yi Zulfansa ɗaya tilo,wacce yake so tsawon rayuwarsa da yayi da dakon son Zulfah,sai dai kash!sam baya ganin ɗigon sonsa a kyawawan idanuwan Zulfan,abu ɗaya yake iya hangowa wato wutar tsantsar tsanarsa,aduk sanda ya tuna irin sonda yake mata addu'aarsa ɗayace Allah ya ɗorawa Xulfan sonsa ko da kaɗanne. al'adar familyn Alfahs kullum kaf gidan da daddare waje ɗaya ake haɗuwa maza da mata manya da yara don cin abinci,idan kaga ɗayansu bai samu damar zuwa ba to ɗayan biyu ne ko halin rashin lafiya ko kuma tafiya,saboda kansu kaf a haɗe yake a hakama ba zaka gane ɗan kowani ɗaki ba. Sai da Hajiya innah ta gama ƙura musu ido,kowannensu jikinsa yayi sanyi don duk ranar da kaga hjy innah na wannan rarraba idon to tabbas ranar aƙwai yayyifin masifa,suna jiran tsammani sai kuwa suka jiyo hajy innah na ce wa"to ikon Allah,yau kuma ni za"a gwadawa rashin ɗa'ah?jama'ah ku ganemin a ina kuka ganomin Raihana"?. ai kuwa sai aka shiga rarraba idon,amman banda ni da Bilal don ya zubomin uban na mujiya ni kuma duk jikina babu ƙwari,don bana son yawan kallo naga alamar sai na nuna masa kala ta sannan xa'a zauna lafiya. da sauri Munira ta shiga ɓangaren mahaifiyarta wato hjy Raihana,tana shiga ta same ta a tsaye gaban mudubi da waɗansu baƙaƙen kaya ajikinta tamkar uniform masu wani irin abun tsoro,sai ta sanya wata uwar ƙarar da ta janyo hankalin mahaifiyarta...........✍🏻 *uhm kome hjy Raihana ke yi a wannan lokacin?da ƴarta ta firgita?* *uhm kome zai faru da Zulfah ƴar mahaukaciya da mutuminta Bala?matarsa zata bada shaida ko kuwa?*. Duk sai a shafi nagaba za kuji komai✍🏻✍🏻✍🏻 MRS GREEN CE 07068606171 _*🍏ZULFAH*_ _page 10_ _@🫰🏻Ummu Maher_ *{MRS GREEN}* *wattpad user name* https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333 --------------- *Arewa book user* https://arewabooks.com/u/rabiattu0444 ________________________ *GAWURTATTU 3* _*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_ _kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_ *MUSUK* *MADARAR TURARE* *KAJIJI* *ROT* *SANDAL* *HUMFUR* *SANDAL FLASK* *SANDAL WUD* *AALUT* *GAF-GAF* *JANNAMI* *ƘWALAKCA* *MAHAHABSUFYAN* *WANNAN SHINE GRP ƊINA NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S *ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻* Zaria road kwankwasiyya sabon gari ɗangwauro house number 224 Kano OR CALL MY CONTACT 0904 470 9413 *AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA* *AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA* *AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA* *AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR* *MULATO SOAP* *FACE CREAM* *FACE SOAP* *MULATO WHITENING LOTION* *HAIR GROW OIL* *HAIR GROW CREAM* *KAR-KAR OIL* *MINT LEAVE OIL* *ANTI PIMPUS SOAP* *AƘWAI SABULUN NANKARWA* sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *ABIN BUKI* *ABINCIN OFFICE* *SNACK* KAMARSU👇🏻👇🏻 *WAINAR MASA* *SINASIR* *MEAT PIE* *CINCIN ƊAN LAUSHI* *CUP CAKE* DA DAI SAURANSU. AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE😄👏🏻 _ZULFAH 2_ ..........Wani irin mugun tsalle Munira tayi,sannan ta ƙara da ce wa"inna lillahi wa inna ilaihi raji'un,Umma me kike yi haka?wannan wata ƙwarya ce agabanki?".da sauri Hajiya Raihana ta fara masifa ga wani ƙaton abu jajir kamar jini agaban goshinta,hakan ya ƙara tsorata Munira ta ƙara sakin ihu tayo hanyar babban falon cin abinci da gudun tsiya. Hjy Innah ta ce"la ha ilahu,ke Munira me kika gano awajen uwar taki?ko dai gamo kikayi ne"?.Munira babu baki sai sakin kuka kawai take tana nuna hanyar sashen mahaifitarta,da sauri Dad ya kalli hanyar ya wuce gaba don ganin abinda ya faru,suma sauran suka mara mata baya sai dai ni ko ajikina don zamana nayi a fili na ce"hum idan ma mutuwa za tayi ta daɗe bata yi ba,ni wani irin abune bata yimin muguwa azzaluma Allah ma ya kasheki kowa ya huta,muguwa wacce ta kashemin uwa Allah ya kasheki kowa ya huta".da sauri murashsha ta dawo da baya tana ce wa"Zulfah wannan wani irin mugun alkaba'i ne?don kuna samun saɓani da ita sai ki dinga jifanta da mugayen kalamai haka"?.na kalle ta sosai naja hannunta mukayi sashenmu abinda ban taɓa yi mata ba,har ɗan juyowa tayi tana kallona don tasan halina da girman kai. muna zuwa tamfatsetsen ɗakina na rufeshi ruf sannan na zauna a bakin gado na ruƙo hannayen Murassha na fashe da kuka ina ce wa"Murassha ayau zan baki labarin abinda baki taɓa zaton zai faru ba,sannan kuma ayau zan buɗe miki cikina yadda ban taɓa yiwa wani mahaluƙi ba,sai ke Murassha na kasance cikin ruɗu da kuma tashin hankali,na kasance acikin wata jirkitacciyar rayuwa tun bayan dana rasa mahaifiyata,tabbas naga rayuwar da ban taɓa tsammanin ɗam adam zai iya yinsa ba,Murassha Raihana ba tada imani ko kirki Murassha Raihana tana ɗaya daga cikin ƴan ƙungiyar asiri..........." Tun kafin in ƙarasa Murassha ta rufemin baki,idanuwanta sunyi jawur ta ce"Zulfah kinsan abinda kike faɗa kuwa?shin Zulfah anya Allah ba zai tsayar dake ba aranar tashin alƙiyama?shin ashe idan mutum ya tsaneka kaima sai kayi mishi riƙon sakainar kashi tamkar yadda yayi maka?Zulfah ni dai bana son riƙon nan naki,don nasanki tun muna ƙanana kina da riƙo sosai,sannan ke a ina kika ji Hjy Raihana tana ɗaya daga cikin ƴan ƙungiyar asiri".? Ɗan murmusawa nayi sannan na ce"uhm haba Murassha saboda me bazance haka ba?kuma ni ganau ce ba gayau ba,saboda ni da kaina naga hakan ba labari aka bani ba,sannan ni da kaina anyimin tallan ƙungiyar sannan aka tabbatarmin da cewa matar mahaifina tana ɗaya daga cikin ƴan ƙungiyar asiri,Murashsha ki bari in baki labarina tun daga farko har ƙarshe,duk da kinsan waɗansu daga cikin labarin nawa amman yana da kyau in kisan wasu kuma ƙaɗan kika sani,wanda zan faɗa miki yanzu sai kinyi fresh sosai da ƙwaƙwalwarki sannan zan fara baki labarin komai". *LABARI* "da gudu muka nufo mahaifinmu ni da ƴar uwata,nayi saurin ture ta ina turo ɗan ƙaramin bakina gaba sannan na fara magana ina ce wa"banja kawai ke kullum sai Dady ya fita kije wajen mom tayi ta baki sweet ni kuwa ku share ni,saboda wai ni ƴar Hajiya Innah ce ko?to wallahi kema yau bazaki sha sweet ɗin ba".na faɗi hakan ina murguɗa baki gefe tamkar wacce tayi shekara ashirin saboda tsiwa,Dad ɗina ya ɗagani sama ba tare daya ɗaga ƴar uwata ba,hakan yasa nayi mata gwalo ina ɗare akan kafaɗar Dad ɗina. Alokacin mahaifiyarmu ta fito daga cikin ɗaya daga cikin ɗakunan dake cikin falon,sai zuba uban ƙamshi take ni da nake a matsayin mace kuma yarinya ƙarama bai hanani kullum ganin kyaun mahaifiyata ba,saboda ni da kaina nasan ta canci yabo don duk da ta haifemu a matsayin ƴan biyu bai hana ta gyara jikinta,kinsan yaren shuwa aƙwai gyara saboda haka ko awannan lokacin ba zakace ta haifemu ba,yadda kasan budurwa ƴar shekara sha shida ko sha baƙwai,saboda mahaifina Allah ya jarabceshi da bala'in sonta da ƙaunarta don ko agabanmu baya kin kunyar nunawa mahaifiyarmu ƙauna,kuma ko agaban waye baya shayin nuna mata ƙauna tsantsa saboda haka wasu da dama suke ce masa mijin tace. muna cikin nishaɗinmu su Munira da Ramla suka shigo,wato ƴaƴan kishiyar mahaifiyata uwar gidan da ƙaɗan suka girmemu alokacin duk da ba sune yaran farkonta ba,aƙwai Yaya Dini,sai Anti Rabi'ah,sai Anti Lubna,sai Anty Hajara,sai Ramla da kuma autarta Munira su shida ne awajenta,amman a yanzu tuni bata tare da mahaifinmu don sun rabu,akan nuna kulawar da yake bamu to fa tun daga lokacin sai ta tsanemu ni da ƴar uwata,ta shiga gana mana azaba bamu isa mu shiga sashenta ba sai dai mu fito da kuka. *LABARI* "da gudu muka nufo mahaifinmu ni da ƴar uwata,nayi saurin ture ta ina turo ɗan ƙaramin bakina gaba sannan na fara magana ina ce wa"banja kawai ke kullum sai Dady ya fita kije wajen mom tayi ta baki sweet ni kuwa ku share ni,saboda wai ni ƴar Hajiya Innah ce ko?to wallahi kema yau bazaki sha sweet ɗin ba".na faɗi hakan ina murguɗa baki gefe tamkar wacce tayi shekara ashirin saboda tsiwa,Dad ɗina ya ɗagani sama ba tare daya ɗaga ƴar uwata ba,hakan yasa nayi mata gwalo ina ɗare akan kafaɗar Dad ɗina. Alokacin mahaifiyarmu ta fito daga cikin ɗaya daga cikin ɗakunan dake cikin falon,sai zuba uban ƙamshi take ni da nake a matsayin mace kuma yarinya ƙarama bai hanani kullum ganin kyaun mahaifiyata ba,saboda ni da kaina nasan ta canci yabo don duk da ta haifemu a matsayin ƴan biyu bai hana ta gyara jikinta,kinsan yaren shuwa aƙwai gyara saboda haka ko awannan lokacin ba zakace ta haifemu ba,yadda kasan budurwa ƴar shekara sha shida ko sha baƙwai,saboda mahaifina Allah ya jarabceshi da bala'in sonta da ƙaunarta don ko agabanmu baya kin kunyar nunawa mahaifiyarmu ƙauna,kuma ko agaban waye baya shayin nuna mata ƙauna tsantsa saboda haka wasu da dama suke ce masa mijin tace. muna cikin nishaɗinmu su Munira da Ramla suka shigo,wato ƴaƴan kishiyar mahaifiyata uwar gidan da ƙaɗan suka girmemu alokacin duk da ba sune yaran farkonta ba,aƙwai Yaya Dini,sai Anti Rabi'ah,sai Anti Lubna,sai Anty Hajara,sai Ramla da kuma autarta Munira su shida ne awajenta,amman a yanzu tuni bata tare da mahaifinmu don sun rabu,akan nuna kulawar da yake bamu to fa tun daga lokacin sai ta tsanemu ni da ƴar uwata,ta shiga gana mana azaba bamu isa mu shiga sashenta ba sai dai mu fito da kuka. wannan abun yana matuƙar ƙona wa mahaifiyarmu rai,saboda haka sai mahaifiyarmu ta ɗauki matakin hanamu zuwa ko hakan zai samar da zaman lafiya,don tunda mahaifiyarmu ta shigo gidan Hjy Raihana da mahaifinmu babu zaman lafiya kullum sai faɗace faɗace,don duk da banida wayo alokacin nasan wasu faɗan daga ciki,mahaifina yana iya ƙoƙarinsa don ganin komai yazo ƙarshe,amman kuma ita kullum cikin fitina take da mahaifina. ana cikin haka rannan na fito da daddare,zansha ruwa na buɗe fridge na buɗe ruwan inasha naga gilmawar wani abu baƙi ƙirin...........✍🏻 *MRS GREEN CE* 07068606171 _*🍏ZULFAH*_ _page 11_ _@🫰🏻Ummu Maher_ *{MRS GREEN}* _*@arewabooks*_👉🏼 https://arewabooks.com/u/Rabiattu0444 _*@Wattpad*_👉🏼 https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333 ________________________ _*GAWURTATTU 3*_ _*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_ _kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_ *MUSUK* *MADARAR TURARE* *KAJIJI* *ROT* *SANDAL* *HUMFUR* *SANDAL FLASK* *SANDAL WUD* *AALUT* *GAF-GAF* *JANNAMI* *ƘWALAKCA* *MAHAHABSUFYAN* *WANNAN SHINE GRP ƊINA NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S *ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻* Zaria road kwankwasiyya sabon gari ɗangwauro house number 224 Kano OR CALL MY CONTACT 0904 470 9413 *AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA* *AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA* *AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA* *AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR* *MULATO SOAP* *FACE CREAM* *FACE SOAP* *MULATO WHITENING LOTION* *HAIR GROW OIL* *HAIR GROW CREAM* *KAR-KAR OIL* *MINT LEAVE OIL* *ANTI PIMPUS SOAP* *AƘWAI SABULUN NANKARWA* sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *ABIN BUKI* *ABINCIN OFFICE* *SNACK* KAMARSU👇🏻👇🏻 *WAINAR MASA* *SINASIR* *MEAT PIE* *CINCIN ƊAN LAUSHI* *CUP CAKE* DA DAI SAURANSU. AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE😄👏🏻 _ZULFAH 1_ .............a haka na dinga bin wannan baƙin abinda naga ya wuce,har sai dana ga inda ya tsaya alokacin dana ga inda ya tsaya sai dana yi matuƙar kiɗima saboda a ƙofar ɗakin mahaifiyarmu ya tsaya,ba fito da idanuwa sosai duk da ban san wani abu wai shi asiri ba,a hankali na ke waya ta bayan tagar ɗakinta duk da dare ne amman hakan bai hanani lallaɓawa na leƙa ta window,na hango mahaifiyata tana ta barcinta tausayinta ya ninku acikin zuciyata,don kuwa nasan wannan abin daya tsaya a bakin ƙofar ɗakinta abin cutarwa ne duk da ƙarancin shekaruna,Murassha in taƙaice miki dai a haka na dinga kiran mahaifiyata ta bayan taga har sai da ta farka a birkice,tana tashi ta hango ni a firgice ta fara tambayata abinda ya kawoni?ban ɓoye mata ba cikin maganata ta yara na fara magana"Momi kada ki fito,wallahi wani abuce aka ajje miki a bakin ƙofar ɗakinki baƙi ƙirin ci ne na biyoci".da sauri ta tsare da manyan idanuwanta sannan ta ce"to maza je ki ƙwanta bazan fito ba".hakan da ta faɗamin yasa naji wani irin mugun jin daɗi,tunda Allah ya sani ina masifar son mahaifiyata sosai don itama tana nuna mana soyayya sosai tamkar dai mahaifinmu. da safe kuwa mahaifiyata ta kira mahaifina awaya saboda ba a wajenta ya ƙwana ba,daman ta faɗa masa komai saboda haka kai tsaye ya kira wani malaminsa,wanda ya zama kamar na gida malaminr sosai don yasan qur'ani sosai,yana zuwa ya fara zuba ruwan tofin da yazo dashi ai kuwa ba'afi minti uku ba wani mugun hayaƙi ya fito baƙi ƙirin ya fice da gudun gaske,hankalin mahaifina ya ƙara tashi saboda haka malamin ya ce"to Alhaji yanzu dai babu wata matsala saboda haka zuwa gobe aƙwai abinda zan haɗa mata abata tasha saboda da dukkan alamu saboda ita akayi hakan,amman zan ƙara bincike sosai in sha Allah komai zai zo ƙarshe." hakan da mahaifinmu yaji yasa zuciyarsa ƙuntata sosai,saboda tunda ya ƙara aure ma'ana ya auri mahaifiyarmu shikkenan komai ya damule masa,mahaifiyarsa ma an rabata dashi don ko wajenta yaje tashi take ta bashi waje,wannan abu yana damun rayuwarsa sosai don babu abinda ya rasa arayuwarsa Allah yayi masa arziƙi da komai amman kuma sam Allah bai basa uwar gida tagari ba,saboda haka ma yasa ya ƙara aure don Raihana ko agaban waye bata shakkar ci masa mutunci. wannan abin da aka cire a ƙofar ɗakin mahaifiyarmu sai ya kawo babban hargitsi agidanmu,don kuwa mutum biyar ne suka ƙwanta mummunan rashin lafiya,hakan yasa hankalin kowa ya tashi agidan Murashsha ba zan faɗa miki mutanen da suka ƙwanta ciwo ko ɗayansu ba,saboda faɗa miki ɗin zai iya kawo matsala ga garuma,kuma zargin da ake musu yanzu ƴan ƙungiyar asiri ne,a sirrin dana ji agidan nan namu cewa akayi alokacin sun so ne su bada jinin mahaifiyata saboda tsanar da suka mata,amman da Allah ya kare ta sai gashi ta cigaba da rayuwa sai dai kash! duk da a wannan lokacin basu samu damar taɓa ta a gaba sai da sukayi nasara har suka kashemin uwa......"fashewa nayi da kuka Murassha tana ban baki,don so take in kai mata inda na ajje hujjar cewa Hajiya Raihana ce tayi nasarar ganin bayan mahaifiyata. Na goge hawayena sannan na cigaba da bawa Murashsha labarina. Murassha a wannan lokacin sai suka ƙara tsanar mahaifiyata sosai,rannan mahaifinmu ya haɗa mana birthday na zagayowar haihuwarmu Murashsha awajenmu ranar murnarmu ce,awajen wasu kuma ranar baƙin cikinsu ce,don muna can wajen fatin birthday ɗinmu aka sanyawa ɓangaren wuta,ta kama da komai na ɓangarenmu wannan rana mahaifiyarmu ta shiga matsanancin tashin hankali,domin kuwa aƙwai abinda Malam ya sanya a ƙofar ɗakin mahaifiyarmu,saboda kariyace sosai don wani lokacin ko kitchen idan ta shiga sai taji tamkar ana kiran sunanta,saboda haka yasa ta shiga cikin zullumin halinda za ta shiga duk da tana addu'ah. ana cikin haka ƴar uwata ta fara rashin lafiya sosai,sai hankalin mahaifiyata ya koma kanta saboda tana masifar sonta sosai,ba komai ne yasa take sonta sosai ba illa rauninta,tana da haƙuri sosai kuma ba tada tsiwa kamar ni tana da surutu sosai ni kuma ba nida surutu amman kuma ina da wayo sosai,sannan duk abinda akayi min karyewa yake saboda haka sai suka sanyata agaba,wasu irin ƙuraje masu masifar wari ta dinga fitarwa abin tausayi ni da mahaifiyata muyi ta kuka.duk kuɗin mahaifinmu baiyi mata komai ba don kuwa har ƙasar waje aka fita da ita amma shiru,lafiya taƙi samuwa a haka suka tattaro suka dawo gida baki ɗaya,ni alokacin na koma wajen kakata Hajiya Innah ita kuma ƴar uwata tana wajen mahaifana har a lokacin bata samu lafiya ba. rannan munje gidansu nace ni acan zan ƙwana,saboda ayanzu mahaifiyarmu tana ɗaya daga cikin gidajen mahaifinmu don zaman gidansu yafi ƙarfinta.Murashsha ashe a wannan ranar da mukaje da nasan abinda zan gani babu shakka bazan je gidan nan ba,da daddare bayan mun gama cin abincin dare alokacin ƴar uwata tana hannun mahaifiyarmu tana bata abinci,kallonta kawai nake yi amman zuciyata fal baƙin ciki duk da ina ƙarama ammanfa babu abinda bana ganewa,ina da basira sosai kuma na tabbatarwa kaina ce wa dangin mahaifina sune suka sanyawa ƴar uwata cuta. da daddare wannan malamin suka shigo shi da mahaifina,ya tayamu alhinin rashin lafiyar ƴar uwata ya ce baya nanne yayi tafiya,amman yanzu komai yazo ƙarshe ya kawo wasu magunguna yana barbaɗe mata jikinta dashi,nan da nan jikinta ya fara dawowa yadda yake da ba ni kaɗai abin ya bawa mamaki ba,mahaifina da mahaifiyata suma abin ya basu mamaki sosai sannan ya fara tofa mata wasu ayoyi,nan da nan ta dinga sakin atishawa sai gashi ta tashi tana kallon mahaifiyarmu ta rungumeta tana kuka sosai,mu dukanmu muma muka rungumeta muna kuka sosai a haka mlm yayi mana sallama sannan ya bada wani abu da za'a sanya abakin gate ɗin gidan zuwa gobe. da daddare ƙin ƙwana nayi a ɗakinmu na wuce wajen mahaifiyarmu,anan na iskesu sai hira suke ita da mahaifiyarmu ƴar uwara kuma tayi barci ina ganin hakan da sauri na wuce ɗakinmu,don bana son suna hirarsu in dirar musu,don rabonda su samu wannan ƙwanciyar hankalin har an mata. cikin dare kawai na tashi,biyo bayan wani mummunan mafarkin da nayi akan wata mata ta biyo mahaifiyata sai gudu take wai sai ta kamata har ta faɗa wani babban rami mai mugun zurfi.a firgice na tashi na fito ina sanɗa a hankali,abinda idanuwana suka gane min shine ya tilastamin komawa na laɓe a bayan ƙofa.Hjy Raihana na hango da wasu mutane da wasu irin baƙaƙen kaya abin dai abin tsoro,sam basu san ina gidan ba saboda haka suka fice suna wasu surutai........."Murashsha ko da na isa ɗakin mahaifiyata tuni ya fara kamawa da wuta sosai,na dinga ihu ni kaɗai kawai sai naga kamar an jeho mahaifina,ashe lokacin har safiya tayi ɗaki ya ƙone ƙurmus baka ganin komai sai hayaƙi,sosai ya dinga kuka shima duk da ban san mutuwa alokacin ba amman tabbas mutuwar ƴar uwata da mahaifiyata ya taɓani sosai,har sai da mahaifina ya gaji ya kaini ƙasar waje karatu karatun danayi shekara goma cif ina yinsa har a wannan lokacin ina nan da wannan burin a raina ta yadda nake son ganin bayan Hajiya Raihana,yadda ta kashe min ahali nima sai na kasheta ta hanyar gobara..........."✍🏻 *MRS GREEN CE* domin chart dani kai tsaye 07068606171 *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER._* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼 *@MRS GREEN* *_ZULFAH🌪️_* Book 2 page 12 *follow Zulfah on Arewa books* https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 *VIA GROUP ZULFAH FANS* https://chat.whatsapp.com/KVTgSsodCRZGcEjERSEsBY *_DOMIN RANAR HAIHUWAR MANZON ALLAH(S A W) NA SAKKO DA DUKKANIN LITTAFAINA DUKA GUDA 7 NA KUƊI NA BAR SU AKAN 1K KACAL_* 1 DARASI 2 SILAR FYAƊE 3 DOCTOR NAWWARA 4 ƊINYAR MAKAHO 5 ABIN CIKIN ƘWAI 6 BASMA 7 INDA BA ƘASA GA MASU NEMAN ƘARIN BAYANI. 07068606171 *Cigaban labari* _____Murashsha ta kalle ni sosai sannan ta ce"kash!gaskiya Hjy Raihana bata yi wa kanta adalci ba,yanzu meye ribar yin hakan?don ta zauna ita kaɗai agidanta kenan?wai me yasa mata da yawa suke son ganin bayan kishiyoyinsu ne?me yasa ba suda tawakkali ne?ai duk abinda Allah ya tsara dole sai ya tabbata,ƙarin aure da mutuwarsa ai duk na Allah ne,abinda bata sani ba yanzu haka mahaifinki Zulfah ya kusa aure." Da mugun sauri na kalleta sannan na ce"aure kuma?wa zai aura kuma?". Murashsha tayi murmushi sannan ta ce"nima Hajiyarmu naji suna maganar,amman ban san wa zai aura ba sai dai ina kyautata tsammanin bata san zancen ba". ni dai mamakine ya kusa shanyeni a zaune,saboda ban taɓa tsammanin Dad ɗina zai iya ƙara aure ba sai gashi cikin lokaci ɗan ƙanƙani ya canja akalarsa. ¢¢¢¢¢¢¢ *ALIYU* ......"Ahmad aƙwai wata yarinya me suna Zulfah,tun da nake ban taɓa tsanar wani abu kamar yadda na tsane ta ba,Ahmad ka sanni kasan halina ni mutum ne mara ruƙo duk abinda kayi min mantawa nake,amman ban san me yasa na kasa manta na ta ba,Ahmad inason sanyata kuka kukan da zatayi tayinsa har ƙarshen rayuwart........"da sauri Ahmad ya ce"haba Aliyu wannan wani irin mugun alkaba'i ne?mw tayi maka da ta cancanci wannan hukuncin?mu fa musulmai ne?duk abinda tayi maka ka yarda da Allah sannan ka yafe mata....."da sauri nima na dakatar dashi don ban san ma har na tashi daga inda nake ba,cikin faɗa na fara yi masa magana cikin fushi da kuma tsananin zuciya,tamkad zata faso ƙirjina ta fito na fara magana ina fesar da wani irin zafi wanda ke fitowa tun daga ƙasan zuciyata har jinina. "Ahmad!Ahmad!!Ahmad!!!.sau nawa na kiraka"?. tabbatar da sanin halina na zuciya yasa ya zaunar dani ina huci ya ce"dawo ka zauna Aliyu,sau uku ka kirani menene"?.cikin hucin na fara cewa"kasan wacece Zulfah kuwa?kasan zafin kan yarinyar nan?da girman kanta?kasan waye ubanta kuwa?kuma shin kasan me tayi min?". Ahmad ya ce"ban san me tayi maka ba oga Aliyu". "Ahmad tunda nake ba'a taɓa wulaƙantamin mahaifina ba,sai Zulfah ce ta fara wannan kuskuren don tabbas tunda ta yarda ta shiga gona ta wallahi tallahi,sai na wulaƙantata a idon duniya,sai na nuna mata talaka da mai kuɗi dukka Allah ne yayi su sannan sai na banbance mata wuta da ruwa,kai ba ma ita ba dukka ahalinsu sai na nuna musu sunyi sakaci da suka bari ahalinsu ya taɓa ni." Ahmad ya ce"gaskiya bata kyauta ba,tabbas tayi abinda ya kamata a nuna mata banbancin aya da tsakuwa,saboda irinsu basa gane gaba balle baya dole a nuna mata,to amman kai yanzu ta yaya zaka nuna mata kuskurenta"?.ya faɗi hakan yana fuskantata sosai,sai alokacin nayi wani murmushin mugunta sannan na ce"har yanzu ban gama shawarar ta yadda zan aiwatar da ƙudurina ba,amman kai Ahmad ta ina ka ke ganin zan biyo mata ta ruwan sanyi." Ahmad ya ɗan nisa can kuma sai ya bani hannu muka kashe,sannan ya ce"yauwa ga dabara ɗaya mana,kaje kawai kace kana buƙatar direba agidan,kuma direban Zulfah kaje mata da duk siffar da take son mai aikinta ya kasance,sannan ka ɗora wani wanda zai binciko maka komai nata,sannan idan zakaje kayi ɓadda kama ma'ana ka sanya ɗan gemu sannan ka dinga saka irin wannan hular wato tashi ka fiya naci".tafawa muka ƙarayi sannan naji jikina yayi sanyi sai kuma na ce"abokina ni fa kamar gani nake wannan shawarar batayi ba a canja shawara,saboda ni dai kasan halina ba zan taɓa iya yi zuwar mata a matsayin mai aiki ba,bakazo mata a mai aiki bama ya ta kasance ballan tana kuma kazo mata a matsayin bawanta"?. Ahmad ya yi dariya sannan ya ce"kai Aliyu gadanga ƙusar yaƙi,yanzu kai a ganinka sai ta raina ƙusar yaƙi?wane ita ai ta koma garinsu wallahi".banxan kallo na yi masa sannan na ce"wannan yarinyar fa idan ba don ni ɗin bane da ban isa ma in tunkare ta ba,saboda yarinyar nan ta wuce duk inda ka ke tunaninta,tsoronta maza da dama sukeyi saboda haka ni tunanin zubar sa mutuncina na keyi". Ahmad ya ce"to naji mi dai yanzu banda wata shawara kuma bayan wannan,saboda itace shawara sauƙaƙƙa wacce zaka cika burinka akanta,amman idan har hakan baiyi maka ba zaka iya canja wani,ko kuma kaje kayi shawara kasan komai yana son shawara,don zuciyarka ma tana da haƙƙin shawara da ita saboda haka ni bari inje ina da gyare gyare sosai......" Bai gama rufe bakinsa ba sai ga Ruƙayya ƙanwarsa ta kawo masa abinci,tun da yarinyar ta tawo nake kallonta tamkar dai akanta na fara kallon mata,sam na manta yarinyar domin kuwa ba wani ganinta nake sosai ba,baƙa ce sosai amman yarinyar tana da kyaunta sosai ga ta komai cof cif gwanin ban sha'awa don dukkanta bata wuce 16 ba. Har ta ajje abincin ban daina kallonta ba,har ta fara gaisheni duk ban san da hakan ba,har sai da Ahmad ya ɗan taɓani yana dariya sosai ya ce"to hanga ƙofar gari rufe bakin naka kada ƙuda ya faɗa".sosai naji kunyar hakan na shiga sosa ƙeyata sannan na ce"eh am'am dama".ɗan murmushi yarinyar tayi wanda fararen haƙoranta suka bayyana ta wuce tana sauri. Ahmad ya ɗan murmusa sannan ya ce"Ruƙayya ce fa ƙanwata,kana kallonta haka ai sai ka janyo mana raini ko"?.banza nayi masa don ba raini ba ko meye sai na kalleta don kallon farko naji yarinyar tayi bala'in ƙwantamin,a hankali da sanyin jiki na ce"Wow!gaskiya yarinyar tayi min Ahmad,kuma wallahi ban ma kawo ita bace lokacin da na santa tana ƙwaila sosai,sannan kuma ita batayo farin ku ba sai dai kaf ɗinku ta fiku ƙyau wallahi,ga hankali da nutsuwa". Ahmad yana dariya ya ce"eh ai tunda kana so dama bazaka ga muninta ba,amman wannan yarinyar ai duk itace mummunar gidanmu,baƙi kamar baƙin tukunya".ɗan dukan wasa na kawo masa ina ce wa"eh koma meye ni a hakan nake sonta,kuma don Allah yayanmu kafin nazo ayimin iso".murmushi yayi sannan ya ce"shegen kaya wato yau nine ma yayanku,to nima akaimin saƙo wajen Rabi nima ina nan zuwa,don wallahi nima dama faɗa ne banyi ba,tun tuni inason Rabi to gani nayi tayi ƙanƙanta alokacin shiyasa amman yanzu kam ai sun girma tunda suna da 16 ita da Ruƙayya."nima dariyar nayi ina cewa ashe munada yawa masu zubar da girman kaga anyi 1@1 kenan".muka saka dariya mukaci abincin da aka kawo masa kunnenka kamar ya gutsire saboda daɗi,shinkaface fara da miyar jajjage da kifi tayi daɗi sosai,sai dana tambayi Ahmad ko ita ke yin girki ko Basira yayarta,ya amsa min da cewa ita ce".sosai abin ya burgeni saboda ina masifar son mace mai iya girki. ¢¢¢¢¢¢¢ *ZULFAH 2* ______har ƙofar gida ƴan sandan suka rakoni na shiga gabana yana masifar faɗuwa,saboda alokacin wajen ƙarfe 1 dare ne ina shiga na hangota a zaune,ta haɗa kanta da gwiwarta sai kuka take wani irin mugun tausayin mahaifiyata ne ya kamani sosai,duk da ba tada hankali amman ko yaya aka taɓani sai ka gane,saboda yadda take sona tana ganina kuma ta zabura ta taho da gudu ta rungumeni tana kuka sosai,tamkar mai hankali da ƙer ta barni na zauna,gashi dama jiri jiri nakeji saboda yunwar da ke nuƙurƙusar cikina,don yau ɗan aikin dana ke yi ma na goge motoci yau ban samu nayi ba,saboda haka har wani irin jiri nakeji saboda yunwa ƴaƴan hanjina sai gamewa suke suna bada wani irin sauti ƙuuuuuu. share mata hawayenta nayi sannan na ce"to Umma ba gashi na dawo gida ba?Xulfanki ta dawo gida lafiya,sai ki daina kuka ko".? Murmushi tayi sai naga ta ƙara yimin kyau sosai,ta ƙara yin haske har wani ƙyalli take ban kawo komai arai na ba,sai ta miƙomin wani biredi babba dashi sosai nayi mamaki ina tambayarta inda ta samoshi?. ɓata ranta tayi alamar ita dai bata yarda ba sai na ci wannan biredin,tasan halina da kafiya ga taurin kai idan har bata faɗamin ba bazanci ba,sai ta janyo hannuna ta buɗe katangar kangonmu tana nuna min mai shagon dake kallon kangonmu.ɓata rai nayi sosai don nasan wataƙila ɗakko masa tayi bai sani ba,don tasha yin haka wataran ya ganta wataran kuma yana can yana ciniki ba ganewa ya keyi ba,babu yadda na iya hakan nan naci biredin ina zubarda wasu irin zafafan hawaye na baƙin cikin irin rayuwar da muka taso ni da mahaifiyata,tabbas muna cikin taskon rayuwa tambayata a kullum?ina ƴan uwan mahaifiyata?me yasa a tsahon lokacin nan basu taɓa nemanta ba?shin me ya faru da rayuwar mahaifiyata har ta faɗa cikin wannan hali na hauka?wannan tambayoyin na ke yiwa kaina amman har yau ban samu mai bani amsa ba?don ita da kanta mahaifiyar tawa nasha tambayarta amman sai dai tayi min shiru,idan na matsa mata da tambayar ma sai ta gudu sai nayi ƙwana biyu ban ganta ba da kanta kuma sai ta dawo. ranar dai yadda naga dare haka naga rana,sai kusan asuba sannan barcin ya fara fizgata acikin barcin ne nayi mafarki da C.p Muhammad wai yana ta bina ni kuma ina guduwa.....firgigit na tashi ina dafe kaina dake barazanar tsagewa gida biyu tabbas na sanya MD a raina idan banda haka me ya kawo mafarki dashi daga haɗuwa ɗaya?...........✍🏻 *MRS GREEN CE* _*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_ _kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_ *MUSUK* *MADARAR TURARE* *KAJIJI* *ROT* *SANDAL* *HUMFUR* *SANDAL FLASK* *SANDAL WUD* *AALUT* *GAF-GAF* *JANNAMI* *ƘWALAKCA* *MAHAHABSUFYAN* *WANNAN SHINE GRP ƊINA NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S *ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻* Zaria road kwankwasiyya sabon gari ɗangwauro house number 224 Kano OR CALL MY CONTACT 0904 470 9413 *AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA* *AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA* *AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA* *AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR* *MULATO SOAP* *FACE CREAM* *FACE SOAP* *MULATO WHITENING LOTION* *HAIR GROW OIL* *HAIR GROW CREAM* *KAR-KAR OIL* *MINT LEAVE OIL* *ANTI PIMPUS SOAP* *AƘWAI SABULUN NANKARWA* sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *ABIN BUKI* *ABINCIN OFFICE* *SNACK* KAMARSU👇🏻👇🏻 *WAINAR MASA* *SINASIR* *MEAT PIE* *CINCIN ƊAN LAUSHI* *CUP CAKE* DA DAI SAURANSU. AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE😄👏🏻 domin chart dani kai tsaye 07068606171 *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER._* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼 _Typing🤳🏼_ *_....ZULFAH🌪️...._* _UMMU MAHER_ *@MRS GREEN🍏* _GAWURTATTU 3_ Book 2 page 13 *follow Zulfah on Arewa books* https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 *VIA GROUP ZULFAH FANS* https://chat.whatsapp.com/KVTgSsodCRZGcEjERSEsBY *_DOMIN RANAR HAIHUWAR MANZON ALLAH(S A W) NA SAKKO DA DUKKANIN LITTAFAINA DUKA GUDA 7 NA KUƊI NA BAR SU AKAN 1K KACAL_* 1 DARASI 2 SILAR FYAƊE 3 DOCTOR NAWWARA 4 ƊINYAR MAKAHO 5 ABIN CIKIN ƘWAI 6 BASMA 7 INDA BA ƘASA GA MASU NEMAN ƘARIN BAYANI. 07068606171 *ZULFAH 1* _________Hajiya innah ta kyaɓe baki gefe sannan ta ce"ni fa wannan yarinyar ban taɓa ganin mai shegen iyayi da son wulaƙanta ɗan adam ba Zulfah,ki duba fa ki gani duk yadda yaron nan Tukur yake miki tuƙi tamkar ya ɗakko mage a amalanke,yadda yake tarairayarki tamkar ƙwai amman sai da kika kori yaron nan?haba Zulfah wacce irin yarinya ce ke?haba sai kace ƙwai da an miki abu ace an taɓa lagwani haba haba fisabilillahi".dariya Murashsha take yi don caftar Zulfah da Hajiya Innah na matuƙar sanyata nishaɗi,sai kuwa ta ce"to Hjy Innah ai tunda kinga kowa baya iya mata ba sai ki fara mata tuƙin da kanki ba".wani irin wuntsulowa tayi daga kan gadonta har tana haɗawa gurɗewa ta ce"Allah suturi buƙui ni kuwa ko direbobi sun ƙare a duniya ai bazan tuƙa wannan ƴar jakar ubanba,yarinya sai kace farau farau da ka taɓa ta tace ai ka taɓa ta,alƙur'an gwara in ta yiwa ƴan gidan yari tuwo kullum,da dai in tuƙa wannan ƴar gwafar uban mai fuska tamkar ƙwai,ni wani haske ma naga tana ƙarayi sai kace fatalwa,kaf gidan nan babu wanda ya kaita haske,ko da yake uwarta ai naji ance asalin buzaye ne masu bin gidajen mutan......" da sauri na ce"enough Old woman kin fa dameni wallahi,tun ɗazu kin sanya ni gaba?sai surutu kike tamkar kanya ko wata makaɗi?don Allah ki dinga sanyawa bakinki linzami mana,jarababbiyar tsohuwa kawai mai surutu kamar aku". Ina faɗar hakan na wuce waje abina,don tsohuwar shegen sa ido ne da ita to idan ma ina korar masu aiki ai ba kuɗinta bane?kuɗin mahaifina ne asaboda haka banga dalilin da zaisa a sanyamin ido ba. ina fitowa compound na wuce,na lan ƙwanta kan lilon dake zagaye a wani babban waje wanda aka tanada don hutawa,a hankali iskar wajen take hura ni na fara jinta har cikin raina sanyin wajen yana faranta raina sosai,ni mutum ce mai masifar son sanyi duk inda yake da raɓa ina wajen,saboda haka ma ko ina zanje bana zuwa wajen da nasan ba shida sanyi,kullum cikin A/c nake mota A/c gida ma haka sai dai idan nayi sha'awar zuwa compound don iskar wajen ta dabance. kamar daga sama na dinga jiyo tafiyar mutum,idanuwa na arufe ba tare dana buɗe ba wani irin sanyi da daɗi yana ratsani,a saboda haka na kasa ɗago kai na don tsabar daɗin dake ɗawainiya dani,a hankali naji tattausan hannunsa akan fuskata,firfigigit nayi na tashi zaune ina kallon mara mutuncin daya katsemin jin daɗi na,wanda na ganine yasa na turo bakina gaba sosai raina ya ɓaci saboda sam a yanzu ƙara tsanar Yaya Bilal nake maimakon in so shi,ba komai ne yasa yanzu muke yawan samun matsala da Hajiya Innah ba abu ɗaya ne,akan Yaya Bilal ni kuma indai akansa ne munyi tayi kenan sam a yanzu na tsani zancen aure gani nake ayanzune nake kan ganiyata ta budurci,saboda gani nake aure kawai takura ce da kuma sanya mutum a gaba,don ina jin yadda mata ke fuskantar matsaloli agidajensu,sannan ni shaida ce akan wahalar da mahaifiyata tasha agidanmu,kaf ƴan uwanmu dad ɗinmu baifi minti uku ko huɗu ne ke sonta ba,duk sauran basa sonta saboda son da mahaifinmu ke yi mana,a saboda haka ne na taso da wani irin mugun tsanar aure don duk a nawa tunanin aure babbar illah ce ga mace. balle a wannan ƙarnin namu da muke ciki,ko media na kunna abu ɗayane dai yake yawo mutuwar aure kullum yin auren ake amma kullum saki akeyi. a hankali naji yana huramin ido a hankali ya furtamin"I LOVE U ZULFAH".da dauri na tashi tsaye ina kallonsa sama da ƙasa sannan na ce"are u mad! don Allah ka fita daga rayuwata,kai wani irin mutum ne?kawai wani irin maye ne"?.da sauri ya kalleni idanuwansa sunyi jawur tamkar garwashi,jijiyoyin kansa sunyi ruɗu ruɗu tamkar zasu fito abin tausayi,amman ni na shafawa idanuwa toka nayi biris da halinda yake ciki,ban tsaya ban ba har sai da mutanen gidanmu suka fara taruwa ban daina sirfa masa rashin mutunci ba,har sai da Hjy Innah ta fito tana zuwa ta kalleni sosai ta ce"wai ke wacce irin figalalliya ce ne?yarinya tamkar wacce take shan wani abu?bakya ganin kowa da gashi?naga yanzu kika gama cimin mutunci?amman hakan baiyi miki ba?har sai da kika danganta da yiwa wannan babban salihin rashin mutunci?to wallahi bari ubanki ya dawo Allah sai na nuna mishi ɓacin raina,tunda shi ba zai iya gyara miki sahu ba". Tana faɗar hakan ta fara bawa Bilal haƙuri,baice komai ba yayi ɗan murmushi wanda yafi kuka ciwo sannan ya wuce zuwa ɓangarensu,sosai ran kowa ya ɓaci da abinda na yiwa Bilal sai dai sun ƙuduri niyyar kawo ƙarshen matsalar. ¢¢¢¢¢¢¢ *ALIYU* sai yamma ya koma gida bayan ya ɗan samu aikin lebira yayi,don ƙwararre ne shi wajen yin aikin gini saboda haka wani lokacin yake zuwa don ya ɗan samu aikin,don ma ahaka ba kullum ne ake samun aikin ba,gashi ya gama digiri ɗinsa amman shiru babu aiki yayi buga bugar har ya gaji,don haka dole ya haƙura ya fara buga buga don ya samu abinda zai rufawa kansa asiri da kuma ƴan ƙannensa mata,wanda shi kaɗai ne namiji ƙannensa mata guda 8 ne har na tara. tun kafin ya shigo gidanyaji gabansa yana faɗuwa sosai,ya tsaya yana addu'ah yana ɗan gyara ledar hannunsa ɗan awon da yayi musu na shinkafa da geron kamu.don wani lokacin ma kamun ita kaɗai suke sha da safe babu ƙosai ko wani ɗan abun haɗawa. yana shigowa ya fara jin kukan ƙanwarsa Harira,wacce take da aure da yaranta biyu sosai ransa ya sosu ya shiga da sauri,don yasan abinda zaisa Harira kuka ba ƙaramin abu bane don yarinya ce mai matuƙar juriya da saddaƙarwa komai na rayuwa,yarinya ce ƙarama don har yanzu bata kai ashirin ba,amman tana fuskantar ƙalubalen rayuwa sosai saboda mijinta sam baya aiki,ita take sana'ar kayan miya ta ciyar dasu,kuma ya zauna aci dashi amman kullum cikin tashin hankali suke saboda babu dama ya ganta da ɗan kuɗi sai ya karɓe sannan idan tayi magana ya zage ta ko kuma ya jibgeta tamkar wacce ba tada galihu. haka ya daure ya shigo cikin gidan,kallonta yake sosai tana ƙofar ɗakinsu mahaifiyarsu na tsaye da rariya a hannunta alamar ma tankaɗe take Harirar ta shigo,da yaranta guda biyu agabanta suna ta kuka abin tausayi. tana ganina ta tashi da sauri tana kuka tana ce wa"kayi haƙuri Yaya kayi min uxuri a wannan lokacin,wallahi babu yadda zanyi ne gidan Saminu ya fita daga raina ,ƙwata ƙwata yanzu baya ganin mutuncina agaban kowa zagina yake yana haɗawa da mahaifana,ni kuma bazan iya jurar cin fuskarsa akan iyayena sam bazan lamunci zaginsu ba,duk wanda ya zagarmin iyaye sai inda ƙarfina ya ƙare." ban tsayar da ita ba har sai da ta gama maganarta sannan nayi gyaran murya na janyo ɗanta guda ɗaya mai sunana ina tambayarsa Babansa sai kuwa ya ce"Abba Babanmu yana dukan Ummanmu kullum,yana ce mata wai mara mutunci mara tarbiyya wacce bata gaji arziɗi ba,Baba rannan ma sai daya ji mata ciwo a gefen bakinta kaga ma wajen?".ya faɗi hakan yana riƙo hannun uwar wai shi sai ya nuna min. tausayin yaranne ya kamani sosai na goge hawayen gefen fuskata,na tausayin ƴar uwata don sam arayuwata idan aƙwai abinda na tsana bai wuce wulaƙantamin ƴan uwa ba,duk wanda zai wulaƙantaminsu sai inda ƙarfina ya ƙare. cikin ƙunar rai na ce"ke Harira yau ɗin me ya haɗaki dashi"?.tana sharar hawaye harda majina ta ce"Yaya wai akan ya tambayeni kuɗi na hanashi,shikkenan ya kama zagina har da duka wai ni ba matar rufin asiri bace,bai tsaya anan ba Yaya har sai da ya haɗa da zagin iyayen"............ta faɗi hakan tana kuka sosai ta kifa kanta a cinyar mahaifiyarmu. sosai abin yayi min ciwo na ce"Harira kiyi haƙuri ki daina kuka,komai yayi farko yana da ƙarshe kuma a wannan gaɓar bazan cutar dake ba,zan baki zaɓi kema kuma bazan komar dake ba kuma zanyi bincike adukkanin abinda kika faɗamin,duk da bana zaton zakiyi min ƙarya kuma zanje da kaina har wajen Saminu ɗin inji komai daga bakinsa,yanzu dai amshi kayan abincin nan ki kai ɗaki".ta amsa a hankali jikinta har kakkarwa yake yi,don daga ganinta ma yunwa take ji,yarinya mai jiki amman duk ta rame saboda shiga ƙaddarar auren mara mutunci irin Saminu?babu yadda baiyi da ita ba kafin auren ta haƙura dashi,saboda ya san halin Saminu sosai amman saboda yadda ta matu a sonsa haka ya haƙura ya barta ta auri zaɓin ranta. Koda ta wuce kallonta yake cikin matsanancin jin tausayinta,da yarintarta amman ta koma tsohuwa tuburan saboda auren Saminu da tayi,wanda baya ganin kan kowa da gashi. ¢¢¢¢¢¢¢ *ZULFAH 2* .......Haka rayuwa ta cigaba da kurɗa mana,yau da daɗi gobe babu daɗi kullum zan fita bakin titi sai na sanya gawayi a fuskata,daman kuma haka kullun nakeyi saboda bana son mutane suna ganin yadda asalin fuskata take,ganin asalin fuskar tawa zai iya janyomin wata bahaguwar rayuwar,da zata zame min mummunar ƙaddara saboda haka kullum idan zan fita shigar da nakeyi kenan,kayana kuwa ƙwaya huɗu ne kacal wasu ma a bola nake samunsu,wasu kuma bakin rimi nake zuwa ina siya a wajen ashirin ashirin Baba,nafi siyowa mahaifiyata kaya saboda ta fini buƙatarsu a wasu lokatan ɗiba take taje ta zubar da kayan acikin bola,saboda haka zai ya zamana nafi siya mata kaya saboda wannan ɗabi'artata ta zubar da kayanta. ƙwana biyu hankalina ya ƙwanta sosai,sai kuma me?rannan na dawo daga wankin mota sai kawai naga motar ƴan sanda a ƙofar kangonmu suna jirana,gabana yayi wani irin mugun faɗuwa na dinga ɗaga ƙafata a hankali har na isa inda suke,sai naji wata mace daga cikinsu tana ce wa"yauwa oga gata ta dawo".da sauri na juya don ganin wani oga ne? wanda na gani ne ya sanya ni zaro ido sosai cikin tsoro da mamaki........✍🏻 *UHM KOWA ZULFAH TA GANI OHO?KU BIYONI A SHAFI NA GABA DON JIN WANDA TA GANI🤬🤬* MRS GREEN CE _*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_ _kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_ *MUSUK* *MADARAR TURARE* *KAJIJI* *ROT* *SANDAL* *HUMFUR* *SANDAL FLASK* *SANDAL WUD* *AALUT* *GAF-GAF* *JANNAMI* *ƘWALAKCA* *MAHAHABSUFYAN* *WANNAN SHINE GRP ƊINA NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S *ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻* Zaria road kwankwasiyya sabon gari ɗangwauro house number 224 Kano OR CALL MY CONTACT 0904 470 9413 *AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA* *AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA* *AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA* *AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR* *MULATO SOAP* *FACE CREAM* *FACE SOAP* *MULATO WHITENING LOTION* *HAIR GROW OIL* *HAIR GROW CREAM* *KAR-KAR OIL* *MINT LEAVE OIL* *ANTI PIMPUS SOAP* *AƘWAI SABULUN NANKARWA* sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *ABIN BUKI* *ABINCIN OFFICE* *SNACK* KAMARSU👇🏻👇🏻 *WAINAR MASA* *SINASIR* *MEAT PIE* *CINCIN ƊAN LAUSHI* *CUP CAKE* DA DAI SAURANSU. AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE😄👏🏻 _Typing🤳🏼_ *_....🌪️ZULFAH🌪️...._* _UMMU MAHER_ *@MRS GREEN🍏* _GAWURTATTU 3_ Book 2 page 14 *_follow Zulfah on Arewa books_* https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 *_VIA GROUP ZULFAH FANS_* https://chat.whatsapp.com/KVTgSsodCRZGcEjERSEsBY _*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_ _kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_ *MUSUK* *MADARAR TURARE* *KAJIJI* *ROT* *SANDAL* *HUMFUR* *SANDAL FLASK* *SANDAL WUD* *AALUT* *GAF-GAF* *JANNAMI* *ƘWALAKCA* *MAHAHABSUFYAN* *WANNAN SHINE GRP ƊINA NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S *ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻* Zaria road kwankwasiyya sabon gari ɗangwauro house number 224 Kano OR CALL MY CONTACT 0904 470 9413 *AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA* *AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA* *AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA* *AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR* *MULATO SOAP* *FACE CREAM* *FACE SOAP* *MULATO WHITENING LOTION* *HAIR GROW OIL* *HAIR GROW CREAM* *KAR-KAR OIL* *MINT LEAVE OIL* *ANTI PIMPUS SOAP* *AƘWAI SABULUN NANKARWA* sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *ABIN BUKI* *ABINCIN OFFICE* *SNACK* KAMARSU👇🏻👇🏻 *WAINAR MASA* *SINASIR* *MEAT PIE* *CINCIN ƊAN LAUSHI* *CUP CAKE* DA DAI SAURANSU AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE.😄👏🏻 *_ZULFAH 2_* ________cike da mamaki na ƙarasa,jikina duk a saɓile saboda ganin wanda na gani ɗin shima kallona yake sosai yana sanye cikin kakinsa waɗanda sukayi bala'in yi mishi kyau,ya sanya glass mai ruwan zaiba sai walƙiya yake kana ganin kanka aciki,asalin kyaunda na Fulani ya ƙara bayyana sosai na shagala ina kallonsa,shima yana kallona sosai kamar yadda nima nake kallonsa. jikina yana rawa na fara gaishe sa,saboda yadda ƙwarjininsa ya cika wajen a hankali ya amsa da ɗan murmushi akan kyakkyawar fuskarsa ya ce"Zulfah dama munzo ne mu tafi dake".gabana ne yayi wani irin mummunan bugawa,idanuwa na suka kawo ruwa suka fara zuba shar shar,cefanen dana yo wa mahaifiyata ya faɗi ƙasa sai kifi da kuma maltina,saboda yau na samu kuɗi jimillar kuɗinda na samu har dubu ɗaya da ɗari baƙwai,saboda haka jikina yana rawa na siyowa mahaifiyata kifi da maltina don tana masifat cin daɗi,kuma ayadda na fuskanta ada can ba ƴar ƙananan mutane bace,kuma tana da wani tambari a hannunta kamar irin nawa,sai dai ita Sudan aka saka ajiki maimakon nawa da aka saka sunana. muryata tana rawa na ce"don Allah yallaɓai kayi haƙuri ku barni haka,wallahi ni iya gaskiyata na faɗa muku,kuma wallahi......."da sauri ya katseni yana ɗan shafa gemunsa alamar shi abin ma bai damesa ba ya ce"ni dai nace ki tashi mu tafi,kuma kada ki sake ki shiga gidanku kina jina"?.da sauri na ɗaga kai na don ban san me zai biyo baya ba. amman abinda yafi komai bani mamaki,bai wuce yadda ya kafe akan sai na shiga gaban mota ba,na zaro ido zanyi kafiya kawai sai naji anyi sama dani,ba'a direni a ko ina ba sai acikin gaban motar nayi tsuru da idanuwa na tamkar na mujiya na kama hawaye na rashin gata,idan da ina da gata da ba'a yimin abinda akayimin ba kawai daga ganina sai ace dama ni ake jira?saboda an maisheni wata banza mara galihu?. tattausan hannunsa naji akan pink lips ɗina,nayi saurin waro idanuwa ina kallonsa sai kuwa ya ce"shiiiiiiiiiit kada in ƙara jin bakinki".tsoro da ƙwarjininsa suka sanya ni yin shiru har muka fara tafiya,muna cikin tafiyar sai naga sauran ƴan sandan motarsu ta canja hanya,da sauri na waiwayo na kallesa idanuwa na suna zubarda ruwa cikin tsoro da fargaba na ce"yallaɓai ya naga haka kum .........."? bai ce min ƙala ba ya cigaba da tuƙinsa cikin ƙwarewa yana kallona sosai, wani babban gida nagani agabana sai naji wani irin faɗuwar gaba tuni na fara salati,na juya naga ya haɗe fuskarsa tamau babu damar yi masa musu,gabana sai lugude yake shikkenan yau zai siyar dani?shikkenan yau zan rabu da Ummana,bansan lokacin da na fashe da wani irin kuka ba ko kallona baiyi ba har naji ya kashe motar har lokacin kuma ban daina kukan ba,tsayar da motar da yayi yasa kai na ya faɗo gaban motar na fashe da kuka ina ce wa"wayyo Allah na Umma shikkenan rayuwata ta ƙare". Da sauri ya ɗagoni sai gashi mun haɗa idanu dashi yadda kasan daman saboda hakan ya ɗagoni,tuni muka fara kallon ƙuda dashi yayi min ƙuri nima na mayar masa da kallonsa,lallai yabo da godiya sun tabbata ga Allah mahalicci,lallai Allah ya iya halittar mutane masu baiwa da dama kyau da tsaruwa kam M/D yana dashi,duk da jikin da yake dashi bai hanashi kyau ba yana da jiki amman ba sosai ba amman za a iya sakashi acikin masu ƙiba,gashi da tsayi sosai ga kuma jiki maɓallin rigarsa na gaba ya cire,yayinda kallona ya kai wajen da sauri na runtse idona saboda tsoro,ni ban taɓa ganin gashi ajiki haka ba?sai kace gashin kai?na rufe idanuwa na gam gam. tsinto maganar nayi yana cewa"gawayi kike shafawa a fuskarki ko"?.ya faɗi maganar yana shafa fuskata da ɗan yatsansa,wani irin tsalle nayi na wuntsila gefe sannan na ƙara rufe fuskata,bai ƙara cewa komai ba ya fito daga motar ya rufe sannan yazo ya buɗemin inda nake,da sauri naja na tsaya wai ni bazan fito ba ai kuwa sai naga kawai ya ɗaukeni tamkar ƴar tsana yayi gaba dani,ina wutsil wutsil ina kuka amman bai sanya ya ajjeni ba bai kuma ji ƙyanƙyamin jikina ba,don ma ina wanka amma sai inyi sati banyi wanka ba,saboda ba kullum zan samu sabulun ba. ¢¢¢¢¢¢ *_ZULFAH 1_* _____ina sane naƙi buɗe ɗakina don bana son wata damuwa sam,don abinda na yiwa Bilal ɗazu nasan zasu zo su nemi damu na,saboda haka nayi zamana a ɗakina ko abinci ban fito ci ba,itama Hjy Innah bata neme ni ranar ba don ina jiyo muryarta tana cewa,ƴar banza kyaji dashi ciwon ajali a ƙafa bazan nemeki ba,tunda ke baki da kunya da sanin na gaba dake.tana ta maganganunta nayi mata banza don tsohuwar ta fara damuna,saboda haka na fara haɗa tafiya a ɓoye don na gaji da Nigeria baki ɗaya,ga zafi ga kuma damun mutum don rayuwar America dana yi ban san wani zafi ba,idan ma zaka fita dole ne sai ka sanya siweta. a hankali na gama shirina tsaf cikin wasu riga da wando,wandon irin farado ɗinnane rigar kuma irin me buɗewar nan ce,na sanya belt ɗin kayan,wandon golden yellow rigar kuma ja na sanya hular rigar me fesin kaf,itama kalar ja na ɗaure gashina ya zubo har gadon baya na sanya janbaki ba tare dana sa hoda ko ɗaya ba,dama ni hoda bata cikin hubby na saboda haka kaf kayan ƙwalliyata babi hoda sai janbaki da sauran kayan ƙwalliya. Wow faɗin yadda nayi kyau ma ɓata bakine,na ambula fresh one turare mai matuƙar ƙamshi da sanyaya zuciya,troly ɗina na ja ce amman ita ta turu sosai na sanya cingum a bakina ina takawa ɗai ɗai,ga uban high hill ɗin dana saka shima me ruwan ja da igigoginsa masu mugun tsayi. ina fitowa Hajiya Innah ta tsuramin idanuwa tamkar zata ɗaukeni,na juyar da fuskata inajan troly ɗina ba tare dana ce mata komai ba. da sauri ta tashi tana ce wa"ƴar Innah ina zakije kuma harda wannan uwar aƙwatin?".bance mata komai ba na cigaba da tafiyata,da gudu ta biyoni tana yimin magana amman na share ta don banga wanda zai hanani tafiya ba,don na gaji da rayuwar tenshon da surutu,yawan magana baya cikin halina amman daga dawowata sun koya min magana, saboda haka yanzu na gaji gwara inje inda kowa yake da haƙƙinsa ake bawa kowa abinda yake so,daman gidana ina da me aiki wata baturiya me suna illelio mata mai kirku tun ina ƙarama muke tare da ita,duk zuwa tare muke zuwa da ita amman wannan karon itama taje garinsu dake America,saboda haka na taho ni kaɗai. Hajiya Innah tuni ta fara hawaye tana ce wa"wallahi duk inda zakije sai dai mu tafi tare,don wallahi bazan zauna anan ana yimin kallon hadarin kaji ba,shegun matan ƴaƴa sunci sun ƙoshi kowacce tayi naman wuya sai kallon ga wuri ga waina suke min,saboda haka alƙur'an tare zamu tafi".sai ta cigaba da kukanta tamkar jiniyar ƴan sanda wi'wi'wiiiiiiiiii. dole naja na tsaya saboda ta riƙemin bayan riga na juyo cikin jin haushin salon son hanani tafiya da take so tayi na ce"haba Innah ki barni na tafi mana?so kike in zauna wannan me kalar mayun yana taɓamin jiki?to ko zaman U.S danayi babu ɗan iskan daya taɓamin jiki,saboda na san me nake yi saboda haka na barki dashi ke ya dinga taɓa jikinki yana jin abinda yake so ɗin". da sauri taja baya tana cewa"Oh ni wannan ƴa ni kuwa jiki busai busai me za'a taɓa aji?haba Zulfah ni yanzu ni kike zagi"?.ɗan murmushi nayi wanda nayi ƙwana biyu banyi ba na ce"to naji ni dai na tafi ko dady bai san na tafi ba,idan ya dawo kya bashi sallahu". Ina faɗar hakan nayi parking space,tun kafin in ƙaraso sabon direba na yazo ya tsaya gabana,tare da wangalemin murfin motar na shiga ya tura kayana cikin but ɗin motar,ina hango Hajiya Inna na harar sabon direban nawa tana cewa"munafuki algungumi ashe kasan za tayi tafiya ko?to wallahi ba gilin gilin ba tayi mai,zakazo ka sameni har uwar ɗakin taka Allah yasa kada ta samu jirgin dolenta ai ta dawo,tunda filin jirgin bana kakanki Alfa's bane". Ni dai na toshe kunnuwana da earpiece don bana son hayaniya,sai da mukayi nisa sannan na fara jin wata irin kewar Hajiya Innah na saki ɗan murmushi lokacin da na tuno da faɗanda tayi tayi akan tafiyar da zanyi wai har da cewa Allah yasa kada in samu jirgi............ ¢¢¢¢¢¢¢ _BILAL_ Bilal ya kalli mahaifiyarsa jin wani furuci da tayi ya ce",haba Umma ni aganina tunda inason Zulfah kamata yayi ki bani goyon baya tunda ƴar uwata ce,amman bai kamata ki tubure akan bazan aureta ba babu wanda yasan gawar fari,kuma anan gaba Zulfah zata zama surukark.....................✍🏻 "kai! Kada ka ƙara kiran wannan matsiyaciyar yarinyar da sunan surukata,wannan yarinyar daba ƴar sunnah ba........"tun kafin ta ƙarasa Bilal ya juyo da mugun tsoro cikin firgici fa kuma tsoro........✍🏻 _MRS GREEN CE_ domin chart dani kai tsaye 07068606171 *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER._* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼 _Typing🤳🏼_ *_....🌪️ZULFAH🌪️...._* _UMMU MAHER_ *@MRS GREEN🍏* _GAWURTATTU 3_ Book 2 page 15 *_follow Zulfah on Arewa books_* https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 *_VIA GROUP ZULFAH FANS_* https://chat.whatsapp.com/KVTgSsodCRZGcEjERSEsBY _*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_ _kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_ *MUSUK* *MADARAR TURARE* *KAJIJI* *ROT* *SANDAL* *HUMFUR* *SANDAL FLASK* *SANDAL WUD* *AALUT* *GAF-GAF* *JANNAMI* *ƘWALAKCA* *MAHAHABSUFYAN* *WANNAN SHINE GRP ƊINA NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S *ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻* Zaria road kwankwasiyya sabon gari ɗangwauro house number 224 Kano OR CALL MY CONTACT 0904 470 9413 *AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA* *AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA* *AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA* *AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR* *MULATO SOAP* *FACE CREAM* *FACE SOAP* *MULATO WHITENING LOTION* *HAIR GROW OIL* *HAIR GROW CREAM* *KAR-KAR OIL* *MINT LEAVE OIL* *ANTI PIMPUS SOAP* *AƘWAI SABULUN NANKARWA* sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *ABIN BUKI* *ABINCIN OFFICE* *SNACK* KAMARSU👇🏻👇🏻 *WAINAR MASA* *SINASIR* *MEAT PIE* *CINCIN ƊAN LAUSHI* *CUP CAKE* DA DAI SAURANSU. AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE😄👏🏻 _BILAL_ ______"Umma Zulfan kike kira da shegiya?a ina kika taɓa jin wannan maganar mai muni haka?".wani irin mugun kallo hjy Maryam tabi ɗanta dashi sannan ta ce"awajen ubanka naji wannan maganar,kasan dai ba zai maka ƙarya ba ko?saboda hakama nake son kaima ka fita daga sabgarta tun kafin in yafe ka acikin ƴaƴana,saboda ni bazan haɗa zuri'ata da shegun ƴaƴa ba." Sosai maganar mahaifiyar tashi tayi masa ciwo sosai,hankalinsa yakai ƙololuwar tashi ya ƙara kallon mahaifiyarsa akaro na biyu ya ce"Umma idan har Zulfah ƴar shege ce,ya kamata mu dakanmu mu aibatata?ya kamata mu da muke ƴan uwanta muƙi aurenta?kuma shin aƙwai hadisin da aka rawaito cewa a daina auren shegu?........."tun kafin ya ƙarasa ta ce"kai don ubanka kada ka zageni,ka koma ka zagi wannan tsohuwar najadun kakar nan taka,amman ni kul ɗinka don ruwa ba sa'an ƙwando bane,duk son da nake maka zan iya ajjeshi agefe inyi maka abinda za kayi nadamar son Zulfah,saboda haka ka kiyaye ni banza salamamme". da ido yabi bayan mahaifiyarsa,kansa na wani irin sara masa yana kiran sunan Allah,ji yake dama ya koma ƙasar daya fito saboda sam baya son tention,saboda Zulfah ya dawo ƙasar nan amman kuma sai gashi tafi kowa tsanarsa,ya rasa me yasa Xulfah ta tsanesa yasan yarinyar tun tana ƙarama,yarinyace me son mutane musamman ma shi da suka shaƙu sosai tun kafin a kaita U.S karatu,bayan an kaita karatu ne yasa shima ya nemi ya bar ƙasar don yaje ya ƙaro karatunsa,sai gashi dawowar da zaiyi ya tarar da gidansu acikin wani irin hali,wanda duk da lalacewar da gidansu yayi ada bai kai yanzu ba,ya rasa abinda mutanen gidansu suke nufi da mahaifin Zulfah,dukkaninsu babu ƴan uba a tsakaninsu amman kuma sai gashi acikinsu aka samu waɗanda sukayi masa wata irin muguwar tsanar da sai ka ɗauka waɗanda ba suda alaƙar komai a tsakaninsu,tabbas ya zamar masa tilas ya kawo ƙarshen wannan babbar tsanar dake tsakanin mahaifin Zulfah da ƴan uwansa,cikinsu kuwa harda mahaifinsa acikin masu wutar rura tsanar ɗan uwansu azuciyarsa,tunda gashi har ya fara sheganta Zulfah yarinyar da aka haifa agidansu,kusan ma zai iya cewa shine ya fara sanin anyi haihuwar,tunda hjy Innah ce ta karɓi haihuwar da kanta da taimakon wata likita,duk da likitan ce ta karɓi haihuwar amman bai hana hjy Innah shelar cewa itace ta karɓi haihuwar ba,yana jin kukan jaririya ya faɗa ɗakin,tare da rungume Zulfah a ƙirjinsa ko wanketa ba'ayi ba da ƙer aka koresa daga ɗakin,amman kuma yau wai Xulfah ake cewa shegiya,afili ya ce"oh duniya ina zaki damu ne?Allah ka shiryamin iyayena bisa tafarkinka da manzonka,ya Allah ka ganat dasu ganewar da zata zame musu nutsuwa da sanyi game da ɗan uwansu". daga bayansa yaji an amsa da "Amin".a hankaki ya juya don ganin waye?ƙanwarsa ce Amira,ta kallesa tana murmushi sannan ta zauna kusa dashi ta dafa kafaɗarsa abinda bata taɓa yi ba,saboda yayan nasu aƙwai shi da bin dokar ubangiji ba shida wani tsare gida kamar yadda sauran yayyi ke yi,yana da sakin jiki da ƙannensa sosai idanuwanta cikin nasa ta ce"Yaya bai kamata ka dinga damuwa kan wannan maganar ba,abu ɗaya ya dace kayi ka xama mai gayawa Allah matsalarka,sai kaga ya kawo maka komai da sauƙi sannan ya kamata ka ƙara bawa Zulfah lokaci,don kuwa har ayanzu banyi tsammanin an bar Zulfah haka ba saboda yadda take samun masoya masu sonta tsakani da Allah,amman fur sai ta sanyawa idonta toka ta gurza musu rashin mutunci,wanda ni a ganina addu'ah ce zata sanya Zulfah sonka don Allah ka cire damuwa aranka,kasan fa kana da heart bit(ciwon zuciya)saboda haka ka daina damuwa kada ciwon ka ya tashi". murmushi ya yi sannan ya ɗan shafa gefen fuskarta ya ce"to naji zan kiyaye ƙanwata,kema ki tayani da addu'ah akan Allah ya karkato da hankalinta kai na".Amira ta ce"to yaya me zan dafa maka"?.murmushinsa mai ƙayatarwa yayi sannan ya ce"komai ma my sis".yana faɗar hakan yayi ɓangarensa,ta tsaya ƙuri tana kallonsa har ya ɓacewa ganinsa,tana tausaya musu saboda sam Allah bai basu iyaye na gari ba,su biyar iyayensu suka haifa amman su biyu ne nagari acikinsu sauran duk halinsu suka biyo,ta girgiɗa kanta hawaye na silalo mata saboda wani abu da ta gani yau a dangane da iyayen nata,wanda ya zamar musu sirrinsu a tsakaninsu kuma ba iya iyayensu kaɗai ne ke yi ba kusan duk hakan ƴan gidan nasu suke,sai dai wanda Allah ya bawa zuciya tsarkakkiya acikinsu wanda sune sukafi ƙaranta acikinsu. tausayin Zulfah take sosai,saboda aƙwai wasu abubuwa masu tsoratarwa acikin rayuwarta gami da abubuwan mamaki sai dai hakan ba zai bayyana ayanzu ba,domin kuwa iyayensu sunyi nisa basa jin kira sunyi nisan da bazasu iya nutsuwa su fuskanci alƙibla ba,sunyi nisan da basajin kira ayanzu sai dai lokacin da zasu gane gabas da arewa yana nan zuwa. *¢¢¢¢¢¢¢* Hajiya Maryam tana shiga ɗakinta ta saki ajiyar zuciya,don da alama tana ganin nan gaba Bilal zai iya kafe mata don tana hango son Zulfah tsantsa acikin ƙwayar idonsa,tana masifar son ɗanta Bilal bata haɗashi da kowa aduniya saboda shi kaɗai ne ɗanta namiji,sannan yana yi mata tsananin biyayya baya son duk abinda zai taɓa zuciyarta balle kuma har tayi fushi dashi,tabbas tarihi zai maimata kansa don kuwa mahaifiyar Zulfah a gaba gaban goshi take a idon mijinta,don sam bata wasa da lamarinsa musamman ma da ta fito daga tsatson shuwa arab,shiyasa ko da aka aurota don asirin Hjy Raihana sai data zama bora agidan,don ko kallon arxiƙi bata samu a idon mijinta saboda haka itama take tsoron kada yaronta ya zama mijin tace,ya zama sai abinda wata take so shi zaiyi mata ita kuma ya daina jin maganarta,ba ƙaramin artabu akasha a familyn Alfas ba alokacin da mahaifin Xulfah ya auri mahaifiyarta,tana ɗaya daga cikin waɗanda suka sanya hannu wajen ganin bayanta,don su kansu ba jin daɗin gidan sukeji ba saboda mahaifiyar Zulfah tabi ta kanainaye komai,su da suke facalolinta sai ta sanya Super ta dubu ɗari a wannan ƙarnin su basu sanya ta dubu hamsin ba,don duk da asalin Alfas ɗin yana da kuɗi kuma ƴaƴansa ma sunyi gadonsa,amman kaf cikinsu babu wanda ya kai mahaifin Zulfah kuɗi,ya shahara sosai aduniya ko ina an sanshi da kuma Business ɗin da yake yi,na sarƙoƙin gold na nigeria da kuma sauran ƙasashen turai da asia,sunsha gwada yin wannan kasuwancin amman sam baya yiwuwa saboda haka sai suke ganin kamar aƙwai wani abu da yake yi yasa yake wannan kasuwancin. *¢¢¢¢¢¢¢* _HAJIYA RAIHANA_ manyan mata😉 waya takeyi da wata ƙawarta mai suna NANA gidan kuɗi,ta ƙara da ce wa"oh ke Munira ranar taso janyo min masifa,yarinya daga ganina da wannan kayan ta rusa ihu sai ga mutanen gida sun fara tururuwar zuwa ganina?ai da sauri na canja kayan daman aƙwai atamfa a ƙasan kayan nayi sauri na ɗaura ɗan ƙwalina na fesa turare,na fito falo kafin suzo ai wallahi ko Munira ƴata ce idan har ta nemi ta tona min asiri babu yadda za'ayi in barta haka,saboda haka tuni na rufe mata baki ko da sukazo harda wannan tsohuwar mayyar kakar tasu suka fara tambayarta abinda ta gani,ai kawai shiru tayi ta tashi ba tare da tace komai ba nima don in nuna musu bansan abinda ke faruwa ai sai nabi Munira ina muxurai ina tambayarta abinda ta gani".sosai NANA ke dariya tana ce wa"oh ai ni da kika ganni ba nida sakaci irin naki,na iya tafiya ta sosai ta yadda ba kowa ne zai gane abinda nakeyi ba,saboda haka ki ƙara tsare komai ki kula da kyau saboda kada a ƙwace madafan yaƙi daga hannunki kamar yadda aka yiwa BIBI". Shiru tayi don tuno da aminiyarta BIBI wacce suke komai tare amman yau ta zama ba tada komai ta zama abar tausayi tana yawo bola bola ta zama mahaukaciya,saboda haka gwara ta ƙara dagewa sosai don ganin bata wulaƙanta ba. har wayarta zata katse wayar don sun gama wayar sai kuwa ta ce"yau wa NANA inason yin magana dake,kinsan fa wannan yarinyar yau naji labarin ta koma America saboda haka ayau ba sai gobe ba,inason ayimin abinda zata dawo ƙasar nan saboda inason in shayar da ita wutar baƙin ciki,sannan in wulaƙantata kowa ya tsaneta tsana mafi muni arayuwa,ta zama mujiya mafi muni arayuwa sai na wulaƙantata tamkar yadda na yi wa uwarta".sheƙewa sukayi da dariya NANA ta ce"yauwa ta hannun dama a janyota ta dawo muyi maganinta mu nuna mata Allah da girma yake". Uhm ni kuwa Ummu maher na ce oh sai kace sunsan girman Allahn,uhm Allah ka tsarkake mana zuciyoyinmu baki ɗaya. NANA ta ƙara ce wa"yauwa ya maganar bikin Salman ni banji kince komai ba har yanzu?". Sai da ta gyatsina fuska sannan ta ce"ta yaya zanyi miki wata magana?bayan yana shirin tonamin asiri ya auromin ƴar gidan malam iro?ni wallahi banga abinda ya gani wajen ƴar matsiyata ba?yanzu duk arziƙin babansa ya rasa wacce zai aura sai wannan yarinyar?ga ƴar wajenki nan Safina amman ya maƙale sai wannan matsiyaciyar yarinyar yake so,ke ba abinda banyi ba don inga na rabashi da wannan yarinyar amman yadda kika san turasa nake,saboda haka tunda yace sai wannan yarinyar wallahi babu ni babu shi."da sauri NANA ta ce"a kul ɗinki Raihana kada ki sake kice zakiyi masa baki ko ki juya masa ba,hakan zaisa ayi miki dariya ke da kike da mahasadda da yawa?ki janyo sa ajiki sosai ta hakanne zaisa duk wani sirrinsa ya faɗa miki,daga nan ke kuma sai ki shiga ganin bayan wannan shegiyar yarinyar,kinga daga nan shikkenan kin kawo ƙarshen matsalarki amman ayanzu idonsa ya rufe sosai,kinsan ƴar malamai ce sun riga da sun bashi rubutu ya tanɗe a shinkafa ko a lemo,saboda haka kiyi musu ƙwantan ɓauna daga haka ki kaisu ki baro su" . Dariya sosai Hjy Raihana ke yi sannan ta ce"kinsan kuwa ni banyi wannan tunanin ba,shiyasa ko da akazo batun lefe dana tashi wasu shegun atamfofi na sanya guda goma don bazan kashe kuɗi a ƴar gidan matsiyata ba".haka dai sukayi ta hirarsu ta yadda zasu ga baya mutane amman su basa tunanin tasu rayuwar. *¢¢¢¢¢¢¢* _ALIYU_ Ranar banyi wani barcin kirki ba,saboda yadda matsalar ƙanwata Harira ta sanya ni agaba bana son inga wani ɗan uwana acikin matsala sam.da ƙer barci ɓarawo yayi awon gaba dani ina saƙawa da warwarewa. da safe kuwa na daɗe ban fita ba,ina zaune muna hira da Baba yana ta shi min albarka akan abubuwan da yake yi musu agidan aka aiko kirana yaro ya shigo ya ƙwala sallama tare da ce wa"wai ana kiran Aliyu awaje". da sauri na ce"waye yake kirana?". yaron ya ce"wanine dai ya aikoni". Ban ƙara cewa komai ba na fita,daga nesa na hango Ahmad na ce"shegen kaya ashe kai ne".murmushi kawai yayi sannan ya ce"eh nine dama ina sane nace a ɓoye sunana,don idan ƴan rashin kirkinka na kanka ba lallai ka fito ba".da sauri na ce"rufamin asiri ai kai yanzu yaya ne,saboda haka dole ace da mijin iya Bba".muka tafa muna dariyarmu ta shaƙiyancin abokai musamman ma aminan juna. sai kuwa Ahmad ya ce"kasan kuwa mutuniyarka tayi tafiya"?.da sauri na kallesa na ce"haba yanzu Ruƙayya ce tayi tafiya shine baka faɗamin ba?sai bayan da tayi tafiyar?amma baka kyautamin ba". Ahmad ya murmusa don ya fuskanci abokin nasa bai fuskanci wacce yake faɗa ba?. sai kuwa Ahmad ya ce"kai ba fa Ruƙayya nake nufi ba ZULFAH........"tun kafin ya ƙarasa naji wani irin mummunan bugawar ƙirji,wanda har ya sanya ni riƙe ƙirjin nawa don ambato sunan maƙiyiyita ZULFAH...........✍🏻 _MRS GREEN CE_ domin chart dani kai tsaye 07068606171 *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER._* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼 _Typing🤳🏼_ *_....🌪️ZULFAH🌪️...._* _UMMU MAHER_ *@MRS GREEN🍏* _GAWURTATTU 3_ Book 2 page 16 *_follow Zulfah on Arewa books_* https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 *_VIA GROUP ZULFAH FANS_* https://chat.whatsapp.com/KVTgSsodCRZGcEjERSEsBY _*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_ _kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_ *MUSUK* *MADARAR TURARE* *KAJIJI* *ROT* *SANDAL* *HUMFUR* *SANDAL FLASK* *SANDAL WUD* *AALUT* *GAF-GAF* *JANNAMI* *ƘWALAKCA* *MAHAHABSUFYAN* *WANNAN SHINE GRP ƊINA NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S *ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻* Zaria road kwankwasiyya sabon gari ɗangwauro house number 224 Kano OR CALL MY CONTACT 0904 470 9413 *AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA* *AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA* *AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA* *AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR* *MULATO SOAP* *FACE CREAM* *FACE SOAP* *MULATO WHITENING LOTION* *HAIR GROW OIL* *HAIR GROW CREAM* *KAR-KAR OIL* *MINT LEAVE OIL* *ANTI PIMPUS SOAP* *AƘWAI SABULUN NANKARWA* sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *ABIN BUKI* *ABINCIN OFFICE* *SNACK* KAMARSU👇🏻👇🏻 *WAINAR MASA* *SINASIR* *MEAT PIE* *CINCIN ƊAN LAUSHI* *CUP CAKE* DA DAI SAURANSU. AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE😄👏🏻 _ALIYU_ _______wani kallo na jefe Ahmad dashi kallo mai nuna fassarori da dama sannan na ce"Ahmad kai a ina kasan wannan yarinyar tayi tafiya"?.murmushi Ahmad ya yi sannan ya ce"abokina kenan naga alamar na fika jin ciwon abinda yarinyar nan ta yiwa Baba,tunda ka faɗamin al'amarinta da sunan gidansu na dinga bibiyarta har sai da na samo maka mafita,ba komai ne yasa kaga na dage ba ire irensu haka suke cin duniyarsu da tsinke ba kuma lallai ne a samu mai faɗa musu gaskiya ba,amman da zarar kabi hanyoyin da zaka saita tunaninsu ya dawo irin na mutane sai kaga mutum ya fuskanci rayuwa."da sauri na dakatar dashi da cewa"ni kuma ɗaukar fansar mahaifina ne akanta ba,idan har Zulfah zata gyaru to ni da kaina zan gyarata zanyi mata gyara mafi muni zan shayar da ita Zumar baƙin ciki,sai na nuna mata ƙaramar ƙwaƙwalwace da ita tunda ita ta samu masu ɗaure mata gaba,tana ganin zata iya taka kowa ta zauna lfy,to tunda ta taɓoni sai na nuna mata Allah da girma yake". Ahmad yayi murmushi sannan ya ce"bazaka bari in faɗa maka mafitar ba kenan?haba gadanga zuciyarka fa tayi yawa,ko da zaka koya mata hankalin sai kayi dai dai yadda zata gane abinda kake son nusar da ita,ba komai ne arayuwa yake zuwar maka yadda kake so ba,sai kaga wani shahararran mai kuɗi tamkar dai ba shida matsalar komai,sai kaga kuma ashe yana da ƙasargumar matsalar da indai aka faɗa maka sai ka kusa yiwa mutum kuka,yanzun dai kaga duk abinda Zulfah take yi may be aƙwai wata matsalar da ta yi mata kusumbi arayuwarta,wacce kai idam kaji sai kaga ai gwarama ka barta taji da wancan ɗin........"da sauri na tsayar dashi don na fuskanci kamar yana son yace ya yafewa Zulfah ƙasurgumin laifin da tayi masa. "Ahmad faɗamin mafitar tukunna,don na fuskanci tamkar dai Zulfah ta baka wani cin hancine don ka nemi ka yimin ɗanyen baya".murmushi Ahmad yayi ya ce"ko da za'a bani cin hanci ai bazata bani akanka ba,domin kuwa kaine ka damu da rayuwarta amman ita sam ta ma manta da kai,sai dai ayanzu zan faɗa maka wani abu wanda kai sam baka san dashi ba,kasan cewa ayanzu nine direban Zulfah".da sauri na kallesa da mugun mamaki?to ta yaya har ya shawo kan wannan mai mugun juyayyan kan?ta sakko daga babban girman kanta wanda ya santa dashi?ta yaya Ahmad ya cika ƙa'idojin da Zulfah take son direban ta ya kai?don yana da labarin Zulfah ko kallonta mai aikinta yayi to ranar babu zaman lafiya. "Aliyu tun ranar da ka faɗamin abinda Zulfah ta yi maka na ɗauki babban burin ganin na cika maka burinka ta ruwan sanyi,na fara tunanin yadda zanyi rana ɗaya na binciko takardun makarantata,a saboda tun tuni na ajjesu don gani nake ma ba suda wani amfani,na shirya na buga wanka na tafi gidansu Zulfah da ƙer aka barni na shiga bayan na basu sanarwar ƙarya don ce musu nayi nazo wajen Hajiya Zulfah ne kuma tasan da zuwa na,suka nemi wayarta basu samu ba daga bisani dai sukayi shahada suka barni,Allah ya taimakeni kakarta tana nan zataje unguwa a mota,naje har inda take kafin motar tasu ta tashi na gaisheta,ta amsa cikin fara'ah tana ce min wai ko ɗan gidan Azumi mai ƙosai ne ta ƙauye?na ce mata a'ah nazo neman aiki ne.sai kuwa ta ce"yauwa Zulfah na neman direban da zai dinga tuƙata a mota,saboda haka xata yi mata magana in dawo washe gari. Da safe kuwa da na koma,Allah ya karɓi addu'ah ta daga bisani dai Zulfah ta yadda in zama direbanta,bayan nasha iyayen tambayoyi ta sanya akayi binciken gidanmu da komai sannan ta yarda,kaji yadda akayi na fara tuƙata a mota na ajje aikina saboda aikinka Aliyu,amman ayanzu zaka amshi wannan game ɗin ka ƙarasa ta." ¢¢¢¢¢¢¢ _ZULFAH 2_ tsabar tsoro ban san lokacin da M/D ya ajjeni kan wata luntsumammiyar kujerar da ta ƙawata falon ba,da sauri na tashi zaune ina yi masa wani irin kallo,duk da gabana yana mugun bugawa sanadin kallon idanuwansa da nake yi,na kawar da kaina ina hawaye na tsugunna a ƙasa na fara magana"don Allah kayi haƙuri M\D ka mayar dani gidanmu,kada ka cutar da rayuwata don Allah ba nida kowa sai mahaifiyata,don Allah kayi min rai kada ka cutar dani". a hankali ya tsugunna agabana,ya ɗago fuskata ina kallonsa sosai,ya sanya lallausan hannunsa ya sharemin hawayen da suka jiƙamin fuska ya ce"Zulfah bazan cutar dake ba,abu ɗaya nasani wanda yasa na kawoki nan,inason ki bani tarihin rayuwarki tun tasowarki har zuwa yanzu?sannan da gaske ne mahaifiyarki tana da matsalar ƙwaƙwalwa"?. sunkuyar da kai nayi sannan na ce"zan baka tarihin rayuwata kamar yadda ka buƙata,sannan mahaifiyata tana da matsalar ƙwaƙwalwa.........."sai na fashe da kukan tausayin kai na dana mahaifiyata wacce ko tana cikin wani haki oho?don na tabbatar indai har ta tashi taga bana nan to fa ta dinga kuka kenan har sai na dawo. sanyin A/C falon yana ta ratsani,ina kallon komai na falon yadda ya yi mugun tsaruwa kana ganin gidan kasan an kashe maƙudan kuɗaɗe wajen yinsa. Na lumshe idanuwa,lallai gata wani abune arayuwa ko ba kada arziƙi wajen ƙwana shine babban muhallin da ɗan adam yake samu har ya samu,ƙwanciyar hankali sannan ya tafiyar da shimfiɗaɗɗiyar rayuwarsa mai cike da ƙalubale,ballan tana ita da ko ingantaccen muhallin ba suda shi. ina cikin wannan tunanin naji tausashiyar muryarsa yana ce wa"Zulfah kada kiga na takura miki game da sanin rayuwarki,na yi hakanne saboda tausayinki da nake ji".................. da sauri na kallesa hawayen idanuwana suna samun wajen wucewa na karkatar da kaina gefe sannan na fara bashi labari. *LABARI* _Kuka nake sosai akan bola mahaifiyata tazo da sauri ta ɗaukeni,tana sharemin hawayen daya jiƙamin fuskata sai kallonta nake ko zanga tayi min magana?amman shiru bata yimin ba,alokacin kusan shekara 9 duk abinda mahaifiyata take ciki na gane saboda yadda na lura da yadda wataran za tayi ta bin yara da gudu tana dukansu,musamman ma idan suka dake ni to zakaga sai inda ƙarfinta ya ƙare,sannan yara suna yawan kira na ƴar mahaukaciya wannan dalilin ya ƙara sawa na fuskanci da gaske ashe mahaifiyata dai tana da matsalar ƙwaƙwalwa,wannan tsokanar da suke min yasa bana shiga cikin yara kullum cikin tsangwama nake,shiyasa tun ina ƙaramata na san kula da mahaifiyata don kuwa idan abin na ta ya tashi har buge buge take yi,tun ina ƙaramata nake iyawa da ita domin kuwa bana sakinta duk abinda za tayi har ta haƙura ta daina wannan buge bugen.idan naga tayi barci in zauna inyi kuka na sosai babu mai rarrashina,mahaifiyata tasha sato abinci agidan mutane don ta bani naci tasha kawomin in cinye ba tare dana bata ba,sai dana fara wayo ne na fuskanci lallai ya kamata inji tausayin mahaifiyata,idan ba haka ba wataran zata iya faɗuwa ta mutu idan har ta mutu nima nasan mutuwa zanyi don yadda nake sonta sosai.ansha biyota a rufeta da duka saboda ta sato abinci ko kayan mutane wani lokacin ni nake korar mutane da dutse sai nima suka shiga kirana da mahaukaciyar,ban damu ba saboda mahaifiyata ma haka suke kiranta rayuwata da ta mahaifiyata abar tausayi ce domin kuwa wataran sai mu yini mu ƙwana ba tare da munci abinci ba,ganin hakan yasa na fara yin aikin wankin mota awani gareji mazan dake wajen sai suyi ta min dariya saboda wai ba a taɓa samun mace tana wankin mota ba,sai awajena hakan bai taɓa damuna ba saboda nasan sana'ace Allah bai ɗoramin roƙo ba,ko kuma bara ba hakan ne yasa na tsira da mutuncina,aƙwai wata ranar da baza taɓa mantawa da ita ba,ranar da wani ya hauro ƙwanganmu kawai sai tashi nayi naga yana ƙoƙarin yimin fyaɗe da sauri na sanya ihu amman duk da haka baisa ya haƙura ba,abin mamaki sai ganin mahaifiyata nayi da dutse ta bayana ta ƙwala masa da ƙarfin gaske,jini ya fara malala sosai mahaifiyata tajashi har waje sannan ta dawo gida,washe gari sai gashi da ƴan sanda tamkar dai yadda Bala ya yi min,ya shigar da ƙara akan wai munason ganin bayansa ni da mahaifiyata Allah gafurur Rahimu sai ya kawo mana agajin gaggawa,don kuwa muna wajen ƴan sandan wani ɗan layinmu yazo da kanshi ya bada shaida,ashe daman ya faɗa masa abinda yake son aikatawar yayi masa faɗa ashe dai bai ji faɗan ba,sosai ya dinga gumi aka sada sa da gidan yari har na tsawon wata uku da tarae kuɗi dubu goma sha biyar awannan lokacin,kusan shekara 7 kenan aka bamu kuɗin na siyo mana kayan buƙata a kasuwa don ina da wayo sosai na siyo mana kaya sosai da kayan abinci don har risho muna dashi da tukunya guda biyu na girki._ _ana haka yau da daɗu gobe babu,kuda kangwanmu daga ɗan nesa damu aƙwai wasu da suka tare yarinyar gidan bata fi kamar ni ba kullum idan zan tafi aiki sai tayi min magana,har muka saba sosai bata da kyankyami Asiya tana da hankali da kuma sanin ya kamata,mahaifinta ma yana da kirki sosai don ya taimaka mana sosai kuma yaso ya taimaka mana don har ya ce zai kai mahaifiyata asibiti don a binciki ƙwaƙwalwarta Mahaifiyar Asiya ta hana faruwar hakan don daman ta gama da baban Asiya sai yadda tayi dashi,da taga ma ya dage sai ya taimaki mahaifiyata sai ta shiga cewa wai mijinta yana ƙoƙarin mahaukaciya,har sai da ta dangana da ƴan uwansa ganin hakan yasa suka takura masa wai sai ya tashi,babu yadda ya iya da ƴan uwansa dole ya siyar da gidansa wanda ya kashe maƙudan kuɗi akanshi,ya tashi daga unguwar Asiya tana ta kukan rabuwa dani nima ina ta yin kukan abin tausayi._ _tun daga wannan lokacin ban ƙara ganin Asiya ba ko jin labarinta ba,sanoda tsanar da mahaifiyarta tayi mana yasa ko labarinsu da ɗuriyarsu ban ƙara ji ba,sune mutanen da suka fara nuna mana tausayi arayuwa,bayan su bamu ƙara samun waɗansu mutane da suka bigi ƙirji suka shigo rayuwarmu ba,a haka na cigaba da neman kuɗina ina barin mahaifiyata agida,rannan naje aiki na dawo na iske wani mummunan abin baƙin ciki ya faru da rayuwata na yiwa mahaifiyata fyaɗe........."_ *Cigaba* a dai dai nan na tsaya da bawa M/D labarina kukana ya tsananta sosai,shessheƙar kuka naji ina ɗagowa na hango MD sai kuka yake sosai abinda ya bani mamaki,don ban taɓa tunanin aƙwai wanda zan bawa labarina yayi kuka ba,musamman ma shi da ya ke a matsayin ɗan sanda mai matuƙar muƙami. da ƙer ya tsayar da kukansa sannan ya tashi tsaye azuciye ya ce"tashi in maidake gida".da sauri na tashi ina mamakin canjawarshi na ɗan lokaci sai dai banyi masa musu ba na bishi muka tafi. tun da muka fara tafiya babu wanda yayi magana,sai dai na lura da yadda zuciyarsa ke wani irin bugawa ƙirjinsa yana hawa yana sauka,sanadin da ya saukarmin da wata irin kasala ta jiki da ta ruhi,ban sam me yasa ba sai naji ina masifar son sanin abinda ya sanyashi shiga cikin wannan babnan halin daya shiga cikin lokaci ɗaya,amman na kasa tambayarsa hakan don naga yadda ya haɗe ransa tamau cikin lokaci ƙanƙani don ma kada in dameshi. A ƙofar kangonmu ya tsaya na fito a hankali,ba tare dana kalli fuskarsa ba don bana son ganinsa acikin irin wannan halin. tun daga ƙofar gidan nake jin kakarin aman mahaifiyata,da sauri na shiga gabana yana dukan uku uku hankalina ya tashi sosai,saboda ban manta ranar da tayi ta amai ba akan amso maganin akaso lalatamin rayuwata. da gudu na ƙarasa na ɗebo ruwa,na fara xuba mata na wanke mata jikinta fes sannan na kaita ɗaki,na kalleta sosai gabana yana wani irin faɗuwa abinda na gani ajikinta ne yasa na tashi da sauri ina zaro ido waje baki ɗaya,tsoro da ruɗu suka kusa zautar dani..........................✍🏻 _MRS GREEN CE_ *HUM KO ME YA TSORATA ZULFAH?KO WANI AIKI ALIYU ZAI ƘARASA WANDA AKE KIRA DA GAM* kubiyo ni a shafi na gaba don jin yadda zata kaya.......✍🏻 domin chart dani kai tsaye 07068606171 *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER._* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼 _Typing🤳🏼_ *_....🌪️ZULFAH🌪️...._* _UMMU MAHER_ *@MRS GREEN🍏* _GAWURTATTU 3_ Book 2 page 17 *_follow Zulfah on Arewa books_* https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 *_VIA GROUP ZULFAH FANS_* https://chat.whatsapp.com/KVTgSsodCRZGcEjERSEsBY _*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_ _kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_ *MUSUK* *MADARAR TURARE* *KAJIJI* *ROT* *SANDAL* *HUMFUR* *SANDAL FLASK* *SANDAL WUD* *AALUT* *GAF-GAF* *JANNAMI* *ƘWALAKCA* *MAHAHABSUFYAN* *WANNAN SHINE GRP ƊINA NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S *ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻* Zaria road kwankwasiyya sabon gari ɗangwauro house number 224 Kano OR CALL MY CONTACT 0904 470 9413 *AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA* *AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA* *AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA* *AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR* *MULATO SOAP* *FACE CREAM* *FACE SOAP* *MULATO WHITENING LOTION* *HAIR GROW OIL* *HAIR GROW CREAM* *KAR-KAR OIL* *MINT LEAVE OIL* *ANTI PIMPUS SOAP* *AƘWAI SABULUN NANKARWA* sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *ABINCIN BUKI* *ABINCIN OFFICE* *SNACKS* KAMARSU👇🏻👇🏻 *WAINAR MASA* *SINASIR* *MEAT PIE* *CINCIN ƊAN LAUSHI* *CUP CAKE* DA DAI SAURANSU. AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE😄👏🏻 _ZULFAH 2_ ________sosai hankalina ya tashi ganin abinda ke jikin mahaifiyata,ban tsaya haka ba har sai da hannuwana suka kai kan cikinta wanda ya yi bala'in fitowa,sosai tsoro da fargaba suka bayyana a kyakkyawar fuskata,wasu hawaye masu ɗumi suka shiga zubomin ina kiran sunan Allah kalma ɗaya nake ta faɗa,"INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN!!!".ko ba'a faɗamin ba nasan tabbas mahaifiyata ciki ne da ita,tashin hankali wanda ba'a saka masa rana daga wannan masifar sai wannan?daga wannan ƙarnin sai wannan?wannan wacce irin rayuwa ce?tun da na farka da wayo na ban taɓa fuskantar baƙin ciki irin na yau ba,duk da aƙwai wasu zamani daya wuce wanda nasha baƙin ciki da dama kuma na iya haɗiyewa,amman a wannan karon ina ganin bazan iya haɗiye wannan baƙin cikin ni kaɗai ba,kuka nake sosai na rasa wanda zan faɗawa ya bani shawara?to shin waye nake dashi ɗin da zan faɗawa damuwata?shin mutane da dama suna iya haɗiye baƙin ciki irin nawa?ƴan uwa kuyi min adalci ku ƙwatanta hakan akan akanku ya faru?wani irin hisabi zakuyi kanku?rana ɗaya rana tsaka wanda kuke tare dashi musamman mahaifiyarka,ace rana ɗaya ka ganta da ciki?alhali ba tada muharrami?wannan ba ƙaramin baƙin ciki zai haifarwa rayuwarka ba,musamman ma idan ka kasance mai rauni kada ma ka duba wulaƙancin da zaka fuskanta awajen mutane,ka alaƙanta hakan akan irin wulaƙancin da zaka fuskanta awajen mutane. ranar naji haushin kai na,kuma a ranar naji haushin mahaifiyata don me bazata kare kanta kamar yadda nake kare kai na ba?sai dai hakan ba lallai ne ya iya yiyuwa ba,biyo bayan taɓin hankalin da take dashi kuma sannan nima ba fa wayona ne ya kare ni ba,Allah dai shine ke kare ko wani bawa ba wai wayon bawan ba,ranar nasha kuka ni da kaina na bawa kaina haƙuri don tabbas ba yadda zanyi dole ne inyi haƙuri inci gaba da fuskantar rayuwa,har ranar da Allah zai kawo min sauƙi. ¢¢¢¢¢¢¢ _MD_ Tunda ya baro Zulfah yake jin zuciyarsa a matuƙar ɗaure,tabbas wannan yarinyar tana cikin matsalar rayuwa babba,tunani yake aransa anya kuwa aƙwai wani abin tausayi a doron ƙasa wanda ya kai na Zulfah?tausayinta yake ji sosai,ranar baiyi wani aikin kirki ba ya tashi daga aiki ya wuce gidansa,hankalinsa duk ba a ƙwance ba don gani yake in har ya tafi ya barta wani abu zai iya faruwa da ita,tunda yake bai taɓa jin zuciyarsa ta tsinke irin na yau ba,ji yake dama yayi ta kuka ya huta,ko zaiji sauƙin abinda yake damar masa zuciya har ya iso gidansa baki ɗaya ba shida wani sukuni. yana shigowa ƙasaitaccen falonsa ya tarar da Ni'ima da su Nimrat bai yi musu yadda ya saba yi musu a kullum ba,hankalinsa dai baki ɗaya yana cure awaje ɗaya ne baki ɗaya Ni'ima ta taso da sauri tana masa sannu da zuwa,ya amsa cikin fara'a amman ba tare daya saki jikinsa ba,ya ɗan ɓanɓare su Nimra daga jikinsa a hankali ya nufi sashensa. Ni'ima na ganin hakan sai taji duk jikinta yayi sanyi don ganin sauyawar Dad ɗinsu,don tasan shi mutum ne mai fara'a da kuma son yara sosai. da ɗan sauri ta ƙarasa ɗakin mahaifiyarta,ta ɗan shiga da gudu don ta sanar mata don ta tsani taga mahaifinta cikin wani hali,da sauri Anty Fati ta juyo cikin masifa ta fara mata magana. "Ke!Nima meye haka zaki shigomin ɗaki babu sallama ki faɗomin?,ban hanaku irin haka ba?".Nima take kiran Ni'ima dashi,akan wai an sanya sunan uwar mijinta ita kuma bata son sunan to don ta ɓata aji haushi sai take ce mata Nima. saboda haka ta tsani yarinyar aduk cikin yaranta guda shida,babbar ƴarta itace Rufaidah,sai Khalil,sai Ni'ima,sai jawahir,sai Nimra da Na'im ƴan biyu kenan. ɗan rau rau tayi da ido don daman tasan hakan zai iya faruwa,sai dai ya zamar mata tilas tazo ɗin don bata san ganin dadynta acikin matsala,kuma tasan Anty Fatin ce kawai mai iya magance masa halinda yake ciki,don tun ba yau ɗin ba ta gane mahaifinta mutum ne kamar yaro,yana masifar son care(kula)indai har zai shiga wani hali to yana buƙatar matarsa akusa dashi,saboda haka duk sanda ransa ya ɓaci gida yake yowa,sai dai randa ƴan rashin mutuncin Anty Fati na kusa cewa take babu inda zata ai ba akuya bace ita balle ya mayar da ita inji. "am am dama Momi Dady ne na ganshi duk jikinsa a sanyaye,amman ban sani ba ko wani abu akayi masa b............." "Shut up!ki fitar min a ɗaki malama,kada ki ƙara kawomin munafurci munafuka mara hali kawai shi uban naki ya nemeni mana,sai ke ce ƴar kanxagi anyi gadon munafurci wajen mai dattin hula tsohuwar ubanki,ai dole kizo kina min laɓe get out of my side!". ta faɗi hakan cikin hargagi,don har a zuciyarta bata san yarinyar tun fil azal,gashi dai ita ce da kanta ta haifi ɗiyarta amman kuma sam bata jin ɗigon sonta,don tun farko ta cire ta acikin ƴaƴanta saboda katsalandan ɗin da surukarta tayi mata ta dage sai an sanya sunanta,ita kuma ta dage sai an sanya sunan nahaifiyarta rana ɗaya kawai taji ya raɗawa ƴarsa sunan mahaifiyarsa,tun daga ranar ta bar musu ƴar tace ta yafe ta don ko shayar da ita bata yi ba sai mai shayarwa aka samu ra shayar dashi,wata ƙanwar Muhammad wacce suke ƴan uba da ita itace ta shayar da ƴarsa bayan tayi shekara biyar ya ɗakkota agidan mahaifiyarsa,don Allah ya ɗora masa son yarinyar sosai. tana fita Anty Fati ta dafe kanta,don sam bata son damuwar Mohd amman ya zama dole tayi biria dashi,don shi duk sanda yayi fushi sai ya buƙaci mace ita kuma macece mai rauni bata son damuwa,saboda haka ta naɗe ƙafarta ta cigaba da chart ɗinta da ta buɗe na matan tiktok. Uhm to fa kunji wani grp?😂 ¢¢¢¢¢¢¢ _ALIYU_ Da sauri na juyo ina murmushi nace"to naji Ahmad na kuma gode da abin alkhairin da kayi min,yanzu dai abu ɗaya ne ya ragemin ta yadda zan shawo kanta ta yarda ta cigaba da aiki dani"?.Ahmad ya murmusa sannan ya ce"haba man kada fa ka zama rago,yanzu ɗan wannan aikin ma sai na faɗa maka yadda za'a aiwatar dashi?ai shiyasa na faɗa maka kai zaka ƙarasa sauran game ɗin,taimako ɗaya zanyi maka wanda ya zamana dole inyi makashi,idan har ta dawo zamuje ni da kai sai in bada uzurin cewa zan tafi ƙari karatu,ammanfa sai mun haɗa da addu'ah don wallahi wannan yarinyar ƴar rigima ce". nan dai muka cigaba da hirarmu,ina saƙa yadda Zulfah zata karɓi abinda ta shuka. Soyayyarmu da Ruƙayya,tayi nisa sosai tana sona ina sonta kamar yadda shima Ahmad da Rabi suka ɗinke gwanin ban sha'awa,shi dai Ahmad ya kusa kai kuɗi ni dai da saura tukunna don so nake in ɗan ƙara zama da ƙafafuna ba kamar Ahmad da ayanzu ya ke aikinsa ba. ¢¢¢¢¢¢¢¢¢ _ZULFAH 1_ ina ƙwance cikin komin wanka,wanda ya ƙawatu sosai sai ƙamshin roseflower yake,kamata yayi inji daɗin wankan da nake saboda yadda ruwan mai ɗan ɗumi yake ratsa jikina,amman kuma me?zuciyata a cunkushe take sosai ban san me yake faruwa dani ba?kusan ƙwana biyu bana jin daɗin zuciyata ko kewar gida nake oho?gashi dai ina waya da Dad ɗina har ma da hjy Innah amman kuma zuciyata a cunkushe take sai dai abu ɗaya nake ganin zaiyi min amfani shine in koma Nigeria?a fili na ce"no no".don nasan bazan iya komawa ba,a fahimtata Nigeria ƙasace ta takura da sanyawa mutum damuwa ko da bai shirya zuwan hakan ba,ga Bilal daya damar mata rayuwa anya kuwa komawarta zata yiwu a wannan time ɗin?. Ahankali na fito daga komin wankan na sanya tawul na fito,na zauna na shafe jikina da maya mayai masu daɗin ƙamshi da sanya nishaɗi,ni ma'abociyar son ƙamshi ce sosai duk da na kasance shuwa amman Allah ya ɗoramin son ƙamshi da dukkanin son wani ma'abocin ƙamshi. Bayan na gama ne na zauna kan sofa na buɗe iphone ɗina na shiga neman layin Murassha,buga na biyu ta ɗaga tana ce wa"kai Zulfah tunda kika tafi sai yau kika nemeni?yanzu ma inajin wata buƙatar kike da ita shiyasa kika bugo,inason kiranki amman nasan idan na kiraki cewa zakiyi na fiya surutu,shiyasa na barki ki shana sosai ƴar gidan hjy Innah." surutunta nake ji yana ratsa dukkanin kunnuwa na,da yakw earpice na sanya sai da ta gama tsaf sannan na ce"kai gaskiya mutanen Nigeria kuna da surutu da yawa,yanzu tunda na kira ai shikkenan ki kaiwa Hjy Innah muyi magana na nemi wayarta switch off". Murassha taƙi yin shiru ta ce"oho dai da ba'a san asalin belbela ba da sai tace daga misra take". ƙin tanka mata nayi na ɗanyi murmushi,i like this poems don a rayuwata ina son karin magana ammanfa ni ban iya ba sai dai idan anyishi inji tamkar ana waƙa ne. tarwal na hango ƴar rigimammiyar tsohuwata akan kafet ɗinta,sai mita take ko ita da waye oho?.ɗan murmushi nayi sannan na ce"hi old woman me ya faru ne"?. Da sauri naga ta wawuri wayar da bata san na kira ba,Murassha ta miƙa mata wayar sai kuwa naji ta ce"kai Muraisa agaskiya kin iya tallah?yanzu shine kike ɗaukata hoto ina faɗa?ashe dai kinyi gadon gulma gun uwarki ƴar maiduguri,kai ni dai Allah ya bani surukai masu ƙarfin jini don gashi duk sun goga muku baƙin hali". dariya na dingayi sai a sannan ta gano ai vedio call ne sai kuwa tace"kai nasara mugun iri,Zulfah ashe kece ki yimin viriyo gall".?dariya muka dinga yi ni da Murashsha tana ce wa"oh duk faɗan mutum turanci ma bai iya ba,sai mu waɗanda aka gogawa ƙarfin jini kinga ai dole mu iya turanci." bata haƙura ba har sai da janyo Murashsha ta ranƙwasheta tana ce wa"ƴar jakar uba mai ƙaton kai irin na uwarta". dariya nake musu kawai,don nasan nayi missing ɗin faɗan hajy Innah. munyi hira sosai har na kira Illelia wato ƴar tsohuwar da take kula dani suka gaisa a ƴar hausar da nake koya mata. tana tafiya Hjy Innah ta ce"wai Zulfah wannan matar mutum ce kuwa?ni naga kunnuwa kamar na ɗan maraƙi?kunnuwa a wani lanƙwashe kamar ƙaho?gashi idonta fici fici dasu?". ɗaure fuska nayi sannan na ce"ke fa matsalata dake kenan fa?babu dama kiga mutum sai kin aibatashi?to haka kamarta take ba aljana bace". sai kuwa ta ce"oh haba shiyasa akace su waɗannan masu fararan kunnuwan ba suda kyau ko na ɗigo,mu dai baƙaƙen mune masu kyaun da kuma juriya shiyasa kakanmu ma ba shida wani ƙwari,idan yana ciwo har kuka yake kiji fa?sai kace ba namiji ba?". dariya ta bani na ce"wo wo wo Hjy Innah wai ke baki bar kowa ba?har mijinki ma baki barshi ba"?. sai kuwa ta fara kuka tana ce wa"oh ke dai Bari Zulfah har kin tunomin da mijina,wallahi shiyasa naƙi yin aure don mu tashi tare dashi a ranar yaumi tanadi,Allah yasa kada ya tashi da wannan mai shanyayyiyar ƙafa kamar ta kuturu". dariya na ƙara fashewa da ita,don na gane da kishiyarta take wacce ta mutu wajen haihuwa ta mutu da ɗan ba tare da ta haihu ba. sai kuwa na ce"haba Innah harda wanda ya mutu ake kishi........"? da sauri ta ce"ke bari dai ai wannan ta shimfiɗa mulki ƴar jakar uba ashe lokacinta ya kusa........"tun kafin ta ƙarasa na hango fuskarsa tarwal cikin wayar,gabana yayi mugun faɗuwa ya kafe ni da ido sosai tawul ɗin jikina ya kusa faɗuwa da sauri na kashe wayar don yadda gabana ke dukan uku uku.............✍🏻 _MRS GREEN CE_ domin chart dani kai tsaye 07068606171 *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER._* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼 _Typing🤳🏼_ *_....🌪️ZULFAH🌪️...._* _UMMU MAHER_ *@MRS GREEN🍏* _GAWURTATTU 3_ Book 2 page 18 *_follow Zulfah on Arewa books_* https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 *_VIA GROUP ZULFAH FANS_* https://chat.whatsapp.com/KVTgSsodCRZGcEjERSEsBY _*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_ _kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_ *MUSUK* *MADARAR TURARE* *KAJIJI* *ROT* *SANDAL* *HUMFUR* *SANDAL FLASK* *SANDAL WUD* *AALUT* *GAF-GAF* *JANNAMI* *ƘWALAKCA* *MAHAHABSUFYAN* *WANNAN SHINE GRP ƊINA NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S *ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻* Zaria road kwankwasiyya sabon gari ɗangwauro house number 224 Kano OR CALL MY CONTACT 0904 470 9413 *AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA* *AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA* *AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA* *AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR* *MULATO SOAP* *FACE CREAM* *FACE SOAP* *MULATO WHITENING LOTION* *HAIR GROW OIL* *HAIR GROW CREAM* *KAR-KAR OIL* *MINT LEAVE OIL* *ANTI PIMPUS SOAP* *AƘWAI SABULUN NANKARWA* sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *ABIN BUKI* *ABINCIN OFFICE* *SNACK* KAMARSU👇🏻👇🏻 *WAINAR MASA* *SINASIR* *MEAT PIE* *CINCIN ƊAN LAUSHI* *CUP CAKE* DA DAI SAURANSU. AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE😄👏🏻 _ZULFAH 1_ ______A hankali ya karɓi wayar yana ƙaremin kallo sannan ya ce"Zulfah kin manta damu ko?number ɗinki ma idan na kira bata shiga?,ashe ni ne bakison yin waya dani?". banza nayi masa kuma ban kashe wayar ba,haushi kawai yake bani nayi nadamar kiran Hjy Innah don da ban kira taba da ban kalli fuskarsa ba,ganin ya buɗe baki zai ƙara magana na kashe wayata ba tare dana ƙara saurararsa ba. _BAYAN ƘWANA 2_ da sauri na tashi daga barcin daya ƙwasheni lokaci ɗaya,wani mafarki nayi da mahaifiyata tana gargaɗeni dana koma Nigeria hankalina ya tashi sosai,aranar na fara shiri mukayi sallama da illelia sai kuka takeyi wai yanzu bana son zaman nan nafison zaman Nigeria. ***** Hjy Innah tana ganina ta fara kuka tana ce wa"Allah sarki ashe mahaifinki ya shaida miki maganar bukin naki da Bilalu ko?". da sauri na kalleta ina ɓata fuska tare da hawaye na ce"wai ni me yasa ina dawowa Nigeria nake fara haɗuwa da musibu kala kala ne?daga wannan sai wannan?ni nace inason auren Bilal ɗinne?to ni wallahi bana sonsa kuma idan aka auraminshi duk abinda ya faru ku kuka da kanku".ina faɗar hakan na wuce ɗakina kai tsaye,ina shiga na faɗa kan gado na fashe da wani irin kuka mai mugun ɗaci,da na sanin dawowata nake saboda daman nasan hakan zai iya faruwa dani. Bilal yayi murmushi wanda yafi kuka ciwo,don duk abinda na faɗa yaji ya zauna yana kallon Hjy Innah wacce ke kallonsa cikin idanun tausayi,ta riƙe hannunsa sannan ta ce"zauna jikana inason kayi haƙuri,Zulfah yarinya ce ƙarama saboda haka bata ma san wata soyayya ba,kai ne dai zaka koya mata saboda haka a hankali zaka dinga binta wannan ranar auren naku da aka saka baza a canja ta ba tana nan akan wata biyu masu zuwa insha Allah". sai alokacin yaji zuciyarsa ta ɗan sassauta bugun da take masa,ya kalli ɗakin da Zulfah take ƙofar a buɗe yana son shiga don ya rarrasheta amman kuma yana tsoron abinda zai iya biyo baya,don haka ya koma ya zauna sai kuwa yaji Hjy innah ta ce"bita mana ko tsoronta kake ji ne?kar dai fa tarihi ya maimaita kansa don hakama ubanta ya yi da gyatumarta,yayi ta tsoronta kamar uwarsa don haka kada ka zama sako tumaki ɓallo jakai". ɗan murmushi yayi,don yana da tarihin mahaifiyar Xulfah tsaf don mahaifiyarsa ta karanta masa komai nata,har da cewa ita ba zata bari ɗanta ya auri ƴar gidan Rabi'atu ba,saboda tasanta da iya salo na yaudarar miji shiyasa alokacin zamaninta tayi baƙin jini sosai. ya ɗan sosai kansa sannan ya tashi jikinsa duk asanyaye don yana tsoron abinda zai biyo baya,Hajiya Innah ta ce"haba haba fisabilillahi wannan wani irin abune?namiji da tsoron mace?ni nasan wallahi wata'ala idan akayi auren nan shikkenan sai abinda Zulfah ta kimtsa maka,kamar yadda gyatumarta ke yiwa gyatuminta". Murmushi yayi sannan ya ƙarasa ɗakin da murmushinsa mai ƙawata kyakkyawae face ɗinsa. motsi naji a bayana da sauri na waiga da idanuwa na waɗanda suka kaɗa sukayi jawur. Zan fara fidda yayyafin masifa kawai sai naga ya hayo gadon ya rufemin bakina gam,sannan ya fara magana yana kallon ƙwayar idona wacce take shining tamkar na shafa mai,abindq ke ƙara sanyasa wani yanayi kenan indai har yayi tozali da Zulfah,shiyasa bai cika son kallon Zulfah ba abinda ke sa da yawan maza basa kallon idonta saboda ƙwarjininsu. ya lumshe ido ya buɗe ya ƙara jaddada godiyarsa ga ubangiji sannan ya ce"Zulfah bana son kukanki don Allah ki daina,ya zanyi ne?Allah ya jarabceni da sonki duk da nasan bakya sona amman ki rufamin asiri ki aureni ko zuciyata zata sararamin,wallahi Zulfah idan har na rasaki tabbas na rasa rayuwata domin kuwa nasan bazan rayu babu ke ba." da mugun sauri na cigesa don jin zuciyata nake tamkar zata fashe,yaji zafin cizon sosai son har sai da yayi ƴar ƙara don ba ƙaramin cizo na garƙama masa ba,na tashi daga kan gadon ina kuka na nunasa da yatsa na ce"Bilal kake ko wa?ka buɗe kunnenka da kyau ka jini?indai har kaga na aureka to ni Zulfah bana numfashi domin kuwa ban dace da auren mutum mara zuciya irinka ba,da za ka yiwa kanka adalci da ka koma inda ake sonka amman ba ni Zulfah b............." Wani irin zafaffan mari naji an saukar min a dukkanin kuncina guda biyu,da sauri na juya don ganin waye da wannan aikin?fuskar da ba'a taɓa yi mata ko da marin wasa ba?sai gashi yau an yimin marin daya nemi gigita ɗan ƙaramin tunani na?. Wacece wannan wacce ta mari Zulfah?????. da sauri na juyo don ganin wacce ta mare ni,sai wa?Hajiya Innah nagani tsaye akaina tana wuci ta nuna ni da yatsanta cikin fushi ta fara magana. "wacece ke har haka?da kikq ɗauki kanki da zafi?don kinga yana sonki sai ki nemi ki halakasa?ke wacce irin mara hankalice?kinsan halinda ya faɗa sabadin tafiyarki?kinsan ciwon zuciyane ya kamasa saboda rashin ganinki?abinda ya tunzura zuciyata kenan na umarci ƴaƴa ƴan albarka akan dole asa ranar aurenku,ayi kowa ma ya huta in banda haka me zaisa asa ranarku ahaka?duk haƙurin da yake dake bazaki ƙaunace shi yadda ya ƙaunace ki ba?idan wanine kikaga yana wa Bilalu haka ke ba mai hanawa ba ce?ashe ke ce babbar mai buga ganga idan kika ga ana neman ran ɗan uwanki?to ki buɗe kunnuwanki ki jini da kyau,aurenku babu fashi sai dai akai gawarki kamar yadda kika ce". Tana faɗar hakan ta fita da saurin gaske,na bita da ido kawai don nayi suman tsaye don ban taɓa ganin ran Hjy Innah ya ɓaci har haka ba?yanzu akan Bilal ne aka mare ta?marin da har ta koma ga ubangijin ta ba zata manta hakan ba?lallai kuwa ya zamar mata dolen tilas ta koyawa Bilal hankali,kuma ya zamar mata dole ta nemi mafita yanzu ba sai anjima ba zata bi dad ɗinta har office ɗinsa don bazata yarda a mayar da ignorance ba. da sauri ya nufoni yana lallasheni nayi saurin ɗaga masa hannu,cikin kuka ra hargowa na fara magana cikin zallar fushi"me zaka ce min?har akanka aka taɓamin lafiya?saboda kai ko?to ka rubuta ka ajje sai na rama marina akanka alokacin da baka taɓa tunani ba,don ayanzu idan har nayi maka bazanji sanyin zuciyata ba". Ina faɗar hakan na fito da saurin gaske ina kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro.Hajiya Innah ta bini da kallo don tana zaune cikin ɓacin rai,bata ce dani komai ba ta bini da ido kawai tausayina fal cikin zuciyarta,don babu yadda za tayi ne shiyasa har ta yiwa jikarta mafi soyuwa aranta wannan hukuncin,ya zamar mata dole yin hakan ne don tasan halina da taurin kan tsiya,shi kuma gogan ba zai iya takamin burki ba saboda yana tsorona sai dai ya bini sasaka ayadda naso. ko kallon gabana bana yi,burina kawai in isa inda nake son isa ɗin sannan na sanya azuciyata yau bazan ƙwana agidan ba,idan ma don na dawo gidan ne aka samu damar yimin abinda aka aikatamin ɗin to bazan dawo ba,don ayanzu haka gidaje na acikin garin Abuja sunfi guda biyar kuma duk mallakinane. buɗe mota kawai nayi aka fara tuƙani,zuciyata na yimin wani irin suya tamkar zata faso ƙirjina ta fito aranar nayi nadamar yin hakan tafi cikin ƙwando. Bilal yana tsaye na hau mota,amman ban ma san yana wajen ba don biyo ni yayi har compound ɗin gidanmu. tafiya yake amman bai san inda yake sanya ƙafarsa ba,hankalinsa da nutsuwarsa suna ga Zulfah ne,shi dai da zai iya yaƙi da zuciyarsa da ya haƙura da son Zulfah,amman babu yadda zaiyi auren Zulfah ya zamar masa tilas don shi idan har ya haƙura zuciyarsa ba zata taɓa yi masa adalci wajen barin Zulfah ba. bai san ya kawo kansa babban falon ɓangarensu ba,sai da ya jiyo muryar mahaifiyarsa sama sama,don kaf gidan babu wanda yasan Zulfah ta dawo daga shi sai masu gadi da kuma hjy innah. "Bilal me yake damunka?ba dai ciwonka ne ya tashi ba?don Allah ka rufamin asiri ka tashi kada ka mutu Bilal kai kaɗaine ɗana namiji mafi soyuwa araina".kuka take sosai tana faɗar hakan,Murashsha ma na ɓangaren lokacin don itama tunda taji an saka ranar Zulfah da Bilal ɗinta,ta fara ciwo sosai don har sai da hawan jini itama ya kamata,son maso wani kenan ƙoshin wahala.ita tana son Bilal shi kuma baya sonta Xulfah yake so don haka ta tabbatarwa kanta tunda har Zulfah yakeso ta tabbarwa kanta ba zai taɓa sonta ba don Zulfah ta yi mata rata sosai,don Zulfah kallabi tsakanin rawuna ce. da sauri su Murashsha da ƙannensa sukayo kansa suna kuka,sai dao da ƙer aka samu ya buɗe idonsa sai me kuma?sunan Zulfah kawai yake kira. "Zulfah"! "Zulfah"!! don Allah kada ki ce bazaki iya aure na ba,indai har kika ƙini to tabbas ina cikin matsalar rayuwa mutuwa zanyiiiiiiiiiii." Kalmar ƙarshe daya faɗa kenan sai suka jishi ɗibbbbbbb✍🏻😫😭😭😭😭😭😭😭😭 _INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN_ Anan zan tsaya fans,sai gobe kuma ko an jima don sauran suna kan computer ayi haƙuri na yau kaɗanne........... *MRA GREEN CE* 07068606171 _Typing🤳🏼_ *_....🌪️ZULFAH🌪️...._* _UMMU MAHER_ *@MRS GREEN🍏* _GAWURTATTU 3_ Book 2 page 19 *_follow Zulfah on Arewa books_* https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 *_VIA GROUP ZULFAH FANS_* https://chat.whatsapp.com/KVTgSsodCRZGcEjERSEsBY _*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_ _kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_ *MUSUK* *MADARAR TURARE* *KAJIJI* *ROT* *SANDAL* *HUMFUR* *SANDAL FLASK* *SANDAL WUD* *AALUT* *GAF-GAF* *JANNAMI* *ƘWALAKCA* *MAHAHABSUFYAN* *WANNAN SHINE GRP ƊINA NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S *ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻* Zaria road kwankwasiyya sabon gari ɗangwauro house number 224 Kano OR CALL MY CONTACT 0904 470 9413 *AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA* *AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA* *AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA* *AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR* *MULATO SOAP* *FACE CREAM* *FACE SOAP* *MULATO WHITENING LOTION* *HAIR GROW OIL* *HAIR GROW CREAM* *KAR-KAR OIL* *MINT LEAVE OIL* *ANTI PIMPUS SOAP* *AƘWAI SABULUN NANKARWA* sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *ABIN BUKI* *ABINCIN OFFICE* *SNACK* KAMARSU👇🏻👇🏻 *WAINAR MASA* *SINASIR* *MEAT PIE* *CINCIN ƊAN LAUSHI* *CUP CAKE* DA DAI SAURANSU. AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE😄👏🏻 _ALFA'S FAMILY_ _______a wannan dare ne ya zamarwa ahalin Alfas baƙin ciki mai girma,baƙin cikin da har su komawa Allah ba zasu taɓa mantawa dashi wato mutuwar Bilal,ta girgiza ahalin baki ɗaya ta inda kowa za kagani hankalinsa a matuƙar tashe yake. _ZULFAH_ da mugun kukana na ƙarasa office ɗin mahaifina,zaman ƴan bori nayi fuskata tayi kaca kaca da hawaye mamaki nake hangowa asaman fuskarsa,don sam bai san ma zan dawo ba,da sauri ya nufo inda nake ya yarda takardar dake hannunsa,na fara aikina ba asibiti don na karanci midwife free ne wato ɓangaren amsar haihuwa,ƙyamata da hakan yasa na tubure ni bazanyi aiki kan wannan ba dole ne in canja course,mahaifina ya dage shi yake so saboda sha'awar da yake akan hakan. kuka na farayi ina shure shure sannan ba buɗe sadaddan bakina na ce"Dad wai mai yasa yanzu ka tsaneni?me yasa baka sona ne?saboda me xa'a sakamin rana da wanda na tsana?ni wallahi Dady bana sonsa". sai na faɗa jikinsa na saki kuka sosai,lallashina yake a hankali sannan ya ɗago fuskata yana kallona sosai ya ce"yi haƙuri ny lovely daughter,ina sonki mana amman sai dai kada ki manta da abu ɗaya,Bilal ɗan uwanki ne ni aganina ko ba don soyayya ba zaki so shi saboda ɗan uwanki ne mai sonki,dota bana son ki rasa Bilal don gani nake in har kika rasashi to tabbas ba zaki samu wanda yake sonki kamar yadda Bilal yake sonki ba,saboda haka ki tsaya ki nutsu Bilal ne ya dace dake saboda shine yake sonki tsakani da Allah ba don kuɗina ba,ko don wata manufa ba saboda haka ki tsaya ki taimaki rayuwar ɗan uwanki .........."tun kafin ya ƙarasa na ce"wallahi dad na tsanesa kuma bazan taɓa sonsa ba na tsanesa!na tsanesa!!". ina faɗar hakan na fito cikin mugun fushi,don na lura har da Dad ɗina acikin waɗanda suka tsaneni. da sauri Dad ɗina ya biyoni saboda yasan halina idan ina cikin fushi bana iya control ɗin kaina,kuma yasan ni da kaina na tuƙo kaina sai dai yana fitowa ya hango ni a bakin mota ina jiran fitowar Zulfan. da gaggawa ya ƙaraso wajen,ni kuwa tuni na shige motar ya ƙaraso wajen yana kallona sosai ya ce"bawan Allah yaushe ka fara agidana?amman ban sanka ba"?. a hankali cikn nutsuwa na ce"eh gaskiya ne,amman ayau ɗinnan na fara yin aiki agidanka wanda ke wa Zulfah tuƙi ne ba shida lfy,ni kuma abokinsa ne sosai shiyasa yace inzo inyi muku bayani,idan da hali ni sai in fara yi muku to nazo don yin bayani sai kuma naga Hjy Zulfah ta fito da sauri to shiyasa na tuƙo ta don ayadda na kalleta matuƙar tayi tuƙi za'a iya samun matsala".na faɗi hakan cikin halin damuwa don dai in nuna na damu da halin da ta shga ɗin,alhali kuma nafi kowa murnar shiga halin da ta shiga. bai ce min komai ba ya shiga motar,don da alama ya yarda da abinda nace ɗin. tuƙa motar nake cikin salon ƙwarewa tamkar dai daman motar tsohon hannu ce,saboda kafin in fara sai dana ƙara samun ƙwarewa sosai wajen Ahmad. ina tsayawa da motar ni na fara hango mutanen gidan sunyi cirko cirko,mamaki ya kamani don sanda dai na shigo gidan ban ga kowa ba,tamkar ma dai babu mutane ne agidan sai gashi kuma yanzu mutane sun ƙara yawa. da mamaki naga mahaifin Zulfah na bin mutanen da kallo,ita kuwa uwar gayyar wucewa tayi abinta ba tare da tace komai ba. anan ne na fuskanci sam Zulfah bata yo halin mahaifinta ba,sai dai a yadda bake gani kamar dai ita ce mai hali irin wannan ɗin,na tsaya a bakin motar ina jiran tsammani don ganin mutanen ba ƙaramin tsoratani yayi ba,ɗazu gida wayam yanzu kuma sai gashi mutane da yawa tamkar ana buki ko mutuwa.? da sauri Abban Zulfah ya ƙarasa wajen gabansa yana bugawa,don ya tabbatarwa kansa ba lafiya ba aƙwai wata matsalar da ta faru,jikinsa babu ƙwari ya ƙaraso wajen sai dai yana isowa ya tarar da fuskokinsu duk babu fara'a jikinsa yayi sanyi ƙalau ya buɗe bakinsa zai fara magana,kawai sai yaga yayan kura wato yayansa ya shaƙo masa wuya yana ce wa"Allah ya isa tsakanina da ƴarka,ta cuce ni ta kashemin ɗana Allah ya isana........"tun kafin ya ƙarasa mutane suka janyesa suna bashi haƙuri. cak mahaifin Zulfah ya tsaya yana ƙarewa mutanen kallo,kansa yana wani irin juya masa don sai yake ganin tamkar mafarki yake yi. kuka ranar ya yisa wanda mutuwar mahaifiyar Zulfah da ƴar uwar Zulfah ne yayi irinsa. _HAJIYA MARYAM_ Wani irin kuka take tana girgiza Bilal,amman ko motsi baiyi ba kuka take tana kiran sunansa tana ce wa"don Allah don annabi Bilal ka tashi kada ka sanya zuciyata bugawa don Allah kada ka mutu ka barni,Bilal don Allah kada ka barniiiiiii". ɗib taji alamar Bilal fa ya tafi kenan,sai dai tashin zance bata san lokacin da ta fashe da kuka ba,wani irin hali ta shiga ta tashi tana kuka babu salati balle kiran sunam Allah. tana ji tana gani aka ɗauki Bilal don yi masa wanka,a wannan lokacin ne ta tashi tamkar an fisgeta sauri take sosai don tana son isa inda take son isa ɗin. hawayenta sunƙi tsayawa kanta na sara mata tamkar zai rabe gida biyu,sashen Hjy Innah ta wuce ta banka ƙofar ba tare da ta tsaya wata wata ba,ta faɗa ɗakim Hjy Innah a hakin gadonta ta sameta tayi tsaye tana kallonta sannan tana huci,ta fara magana cikin kuka na rashin madafa"wallahi yau ba sai gobe ba yadda Zulfah ta kashemin ɗana itama sai na kasheta,don wallahi bazan dinga kallonta tana numfashi ba alhali ni kuma nawa ɗan ya mutu ta sanadinta." Kalmar mutuwa da ta faɗa shi ya ƙarawa Innah shiga ruɗu da furgici,ta tashi da sauri tana hawaye jikinta sai rawa yake tamkar makaɗi,daman kuma ga jikin tsufa ta wuce hjy Maryam ba tare da ta ce komai ba,sauri take har bata san mintocin daya kawo ta ɓangaren hjy Maryam ba. salati ta saka tana kuka tana ce wa"la ha ilallahu,lahaula wala ƙuwata illa billahi,ya Allah idan mafarki nake kasa in tashi,me nake gani haka?gawar Bilaluna nake gani agabana?da gaske daman mutuwar kayi,ya Allah ya jiƙan wannan salihin bawan naka,ya Allah ka haskaka masa kabarinsa,wayyo shikkenan jikokina sun fara tafiya suna barina wayyo Allah na". dukkanin mutanen wajen sai da suka tausayawa hjy Innah,don sun san irin soyayyar dake tsakaninta da Bilal kaf jikokinta bayan Xulfah babu wanda ya kai Bilal,don hatta yaye ma itace ta karɓe sa ta yaye sa,ko shawara zaiyi baya fara yi da iyayensa sai da ita,don shi tamkar uwa hjy Innah take awajensa. ranar kusan biyu akaso ayi,don Hjy Maryam da Hajiya Innah dai da hawan jini ya kamasu sosai,don hjy Innah nata ya kusa kai 200 abinda ya ƙarawa familyn Alfa's tashin hankali kenan,kowa kagani agidan yana cikin wani hali Murassha kuwa tana can rai a hannun Allah,bata sanin wanda yake kanta babu em babu a'a ta zama tamkar mutum mutumi. ba'a yi tashin hankali ba sai da akazo fita da gawar Bilal,da gudu hjy Maryam ta taho tana ihu tana turje turje,tana cin mugayen alwashi akan Zulfah wanda duk wanda yaji yasan ba acikin hayyacinta take ba,hjy Innah kuwa jikinta rawa ya kamayi ta kasa gaba ta kasa baya,kiran sunan Allah kawai take yayinda ɗaukakin jama'ah sukayi masa sallah sai zuwa gidansa na gaskiya,😭😭😭. rai kenan ba a bakin komai yake ba,aranar babu abinda Hjy Innah ke tunawa sai abinda ya faru ɗazu irin cin mutuncin da Zulfah ta yiwa Bilal,bayan abubuwa da yawa da take tunawa da babu abinda zai hana yiwa Xulfah mummunan alkaba'i irin wanda Hjy Maryam ke yi mata,har lokacin kuka take tana ce wa"Allah ya isa tsakanina dake Zulfah kuma in sha Allah sai kema anyi miki abinda kika yiwa Bilal,in sha Allah sai son wani ya kamaki kin mutu akansa kema".ire iren waɗannan mugayen alkaba'in take bin Zulfah dashi. ƴan kanzaginta Hjy Raihana da muƙarrabansu sai zuga Hjy Maryam suke akan mummunan hukuncin daya kamata ta yi wa Xulfah. su ukune a ɗakin Hjy Maryam ɗin,Hjy Raihana da Hajiya Bilkisu sai kuma Hajiya Maryam ɗin,idanuwanta sunyi jawur tamkar garwashi,jijiyoyin kanta sun tashi sosai sai numfarfashi take tana kallon silin,tana tariyo rayuwarta da ta ɗanta Hajiya Raihana na kallon ta sai kuwa ta kyaftawa Hjy Bilkisu ido don ayanzu take son su fara haɗawa Xulfah gadar zare mai matuƙar ƙarfin da bazata iya fita ba,don aduniyarta yanzu babu abinda taƙi jini irin Zulfah,ko tsanar da ta yiwa mahaifiyarta bata kai ta Zulfan ba,don ko ayanzu mijinta yafi fifita Zulfan a dukkanin ƴaƴansa.wannan yasa ta sanyawa ranta raba Zulfah da Familyn Alfa's ta ƙarfi da yaji. a hankali Hajiya Bilkisu ta matsa kusada Hjy Maryam,ta dafa kafaɗarta a hankali ta fara magana cikin salon tausayi da kuma na jan hankalin wanda ake son yi wa ɗin. "ki yi haƙuri ƙawata,kada ki sanya damuwa azuciyarki yazo yayi miki illah ki maida komai ba komai ba,duk da nasan mutuwar ɗa da zafi musamman ma ɗa irin Bila......."sai ta faɗi hakan tana kuka sosai har da majina,ganin hakan yasa zuciyar Hjy Maryam ta ƙara tsinkewa ta fashe da kuka,sai kuwa Hjy Raihana ta fara magana cikin fushi Hajiya Raihana ta fara magana tana riƙe da kafaɗar Hajiya Maryam"yanzu lokacine na rama dukkanin cin kashi da cin mutuncin da Xulfah ta dinga yi wa Bilal,saboda haka dama na yi mata asirin da zataji sam bata son zaman America ta d............." da sauri kalmarta ta maƙale don jiyo muryar Hjy Maryam tana ce wa"dama ke kika yi mata asirin da yasa ta dawo ta kashe min ɗa?Raihana ai ba Zulfah ce ta kashemin ɗa ba har dake".ta faɗi hakan tana kuka sosai don sai taji ƙiyayyar da takewa Zulfah tana son ta dawo kan Hajiya Raihana. da sauri Hjy Bilkisu ta ce"haba ke kuma?ta yaya Raihana za ta yi abinda zata kashe miki ɗa?duk kubar wannan maganar don Allah,don ita Raihana tayi hakanne don a gaggauta auren Zulfah da Bilal ɗin,ashe ita Zulfan ta shirya wani ɓoyayyan ƙudurinta akan Bilal ɗin." sai alokacin Hajiya Raihana tayi magana"haba aminiyata kinsan fa ni na ƙara haɓaka yadda za'ayi a gaggauta auren saboda halin da ɗanki zai shiga idan bai auri Zulfan ba,kinga daga baya bayan auren sai musan yadda zamu ɓata Zulfan awajensa,har sonta a hankali ya fice masa ni a plan ɗina kenan". Hjy Maryam ta ce"to yi haƙuri Raihana rai nane kinsan a ɓace yake,amman dai yanzu abu ɗaya nake jira shine ganin bayan Zulfah." dai dai lokacin sukaji an turo ƙofa da mugun ƙarfi,Hajiya Innah suka gani a gabansu tana wani irin mugun huci ta nuna su da hannunta sannan ta ce"dukanku babu laifi abinda kuka aikata,amman ku sani yau ba sai gobe ba zaku bar gidan nan...." Tana faɗar hakan ta wuce cikin matsanancin fushi...........✍🏻 _MRS GREEN CE_ domin chart dani kai tsaye 07068606171 *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER._* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼 _Typing🤳🏼_ *_....🌪️ZULFAH🌪️...._* _UMMU MAHER_ *@MRS GREEN🍏* _GAWURTATTU 3_ Book 2 page 20 *_follow Zulfah on Arewa books_* https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 *_VIA GROUP ZULFAH FANS_* https://chat.whatsapp.com/KVTgSsodCRZGcEjERSEsBY _*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_ _kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_ *MUSUK* *MADARAR TURARE* *KAJIJI* *ROT* *SANDAL* *HUMFUR* *SANDAL FLASK* *SANDAL WUD* *AALUT* *GAF-GAF* *JANNAMI* *ƘWALAKCA* *MAHAHABSUFYAN* *WANNAN SHINE GRP ƊINA NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE* 👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S *ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻* Zaria road kwankwasiyya sabon gari ɗangwauro house number 224 Kano OR CALL MY CONTACT 0904 470 9413 *AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA* *AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA* *AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA* *AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR* *MULATO SOAP* *FACE CREAM* *FACE SOAP* *MULATO WHITENING LOTION* *HAIR GROW OIL* *HAIR GROW CREAM* *KAR-KAR OIL* *MINT LEAVE OIL* *ANTI PIMPUS SOAP* *AƘWAI SABULUN NANKARWA* sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻 *ABIN BUKI* *ABINCIN OFFICE* *SNACK* KAMARSU👇🏻👇🏻 *WAINAR MASA* *SINASIR* *MEAT PIE* *CINCIN ƊAN LAUSHI* *CUP CAKE* DA DAI SAURANSU. AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE😄👏🏻. ______sosai hankalinsu ya tashi don sun tabbatar wannan tijararriyar tsohuwar taji komai,Hajiya Bilkisu ta ɗora hannu aka wacce kaf gidan itace mata ta farko da aka fara aurowa,itace matar ɗan hjy Innah na farko saboda haka tafi kowa sanin halin Hjy Innah,indai har tace zata aikata abu sai ta aikata straightforward ce. ta ce"wannan tsohuwar ya zamar mana wajibi muyi maganinta,idan kuwa ba haka ba wallahi ina mai tabbatar muku ba zata yarda ta barmu ba,aƙwai wani mummunan abinda ta shirya ni daman a jikina inaji kamar wannan maganar da muke wani yana jinmu." Hjy Maryam kuwa gani take komai zai faru ya faru,tunda ta rasa ɗanta bata ga wani abu da zai dame ta ba kamar mutuwar ɗanta ba,saboda haka tunda ma suka fara maganar bata ce musu komai ba. hjy Raihana ta taɓe bakinta sannan ta tashi,amman bata ce musu komai ba ta wuce ɓangarenta kai tsaye,don aƙwai abinda take son shiryawa yanzu a ɓangarenta,tana shiga sashen nata ta tarar dasu Hajara,Munira,Rabi,Ramla,duk ƴaƴanta ne Rabi da Hajara suna da aure sunzo ne saboda rasuwar da akayi,suna gaishe tama bata amsa ba ta wuce cikin sauri don a wannan halin da take ciki bata son kowa ya tsare ta. tana shiga Hajara ta kalli Rabi ta ce"oh wai ni me yake damun Momi ne ƙwama biyu?haka rannan fa da mukayi faɗa da Abban Taslim nazo gida ina faɗa mata bata saurareni ba,ita dai hankalinta yana wani wajen?kuma nayi nayi don in gano abinda ke damunta na kasa ganowa?". ta faɗi hakan tana kallon sauran ƴan uwanta ko su sunsan abinda ke damun mahaifiyar ta su?dukkansu babu wanda yace komai don suma suna cikin halin da take ciki,sai Ramla ce wadda suke cewa Hibba ta ce"i dont no gaskiya don bana ce ga abinda ke damunta ba,amman ya rasa alaƙa da baƙin cikin waccen tsinannaniyar yarinyar da Dady ya ƙwallafa rai akanta?yarinyar da Dad ɗin mu ke wulaƙantamu saboda ita." Munira duk tana jinsu ta kasa magana,don ita tunda aka rufe mata baki baƙin ciki ya isheta gashi dai tana son yin magana amman ta kasa,don alokacin da ta gane halin da mahaifiyarta ta jefa kanta wato nutso cikin ƴan tsafi sai gaba ɗaya ta gaza nutsuwarta,don abin har ya shafi karatunta don kon exam ɗin da sukayi a skull babu wani abin arziƙin da ta taɓuka,gashi har yanzu ta kasa faɗawa Dad ɗinsu sakamakonta na skull ɗon babu abinda tayi na azo agani,a ranar da ta kama mahaifiyarta taso ace kowa ma ya ganta,amman da yake ta iya takunta sai ta nunawa mutane babu abinda ya faru har aka fara ganin Muniran a matsayin mai ɗan taɓin hankali,tsoronta ɗaya yadda mahaifiyarta tayi mata jan ido akan sanya mata ido idan ba haka ba duk abinda ya shafeta ita taso,ita da take ƴarta tayi mata haka ina ga wani kuma?. saboda haka take tausayin Zulfah,saboda yadda suka sako ta agaba bata manta maganar da taji jiya mahaifiyarta nayi ita da wata ƙawarta,wai akan lallai sai sunga ƙarshen Zulfah ɗin,ita ta rasa me Zulfah ta tsare musu aduniya da suke son dole sai sunga bayanta,kuma ba iya mahaifiyarta ke farautar Zulfah ɗin ba,rabi da ƙwata na gidansu suna farautarta a hannu. sai alokacin hawaye masu zafi suka zubo mata,tana nadamar tono sirrin mahaifiyarta me girma don ma wani abun ba zata iya faɗarsa ba,bayan wannan halin na tsafi aƙwai wani mummunan hali na mahaifiyarta,wanda matuƙar ta tonawa mahaifiyarta wannan sirrin shikkenan ta koma abin tausayi,don babu wanda zai ƙara kallonta da idon rahama. share hawayenta tayi ta tashi ta wuce ɗakinta,tana zuwa ta buɗe wayarta sai taga misscalled ɗin Nurain har biyar,ta ɗauka bakinta na kakkarwa don zazzaɓine ke neman rufe ta,don duk sa'adda ta tuno da abinda mahaifiyarta ke aikatawa sai taji kamar ta kashe kanta. Nurain ya ce"Munirat wai ni ƙwana biyu na kasa gane kanki?ba dai wani abu ke damunki ba ko"?. Share hawayenta tayi gwanin tausayi sannan ta ce"babu komai i'm feeling fine".ta faɗi hakan tana wasa da ƴan ƴatsub hannunta. "yanzu ba kida lafiya shine kika yi shiru?kinsan yadda hankalina ya tashi kuwa?don Allah yanzu ba sai an jima ba ki fito ni zan kaiki asibitin,da adaidaita sahuna kinsan yanzu na fito aiki ma". murmushi tayi sannan ta ce"no no ka barshi kawai gidanmu fa rasuwa akayi".da sauri ya ce"ya subhanalillah waye ya rasu?". cikin mutuwar jiki ta ce"Yaya Bilal ne ya rasu". ciki kiɗima ya saki sitiyarin yana neman yin hatsari,kansa na juya masa ya samu waje ya tsayar da adaidata sahun akan titi,mutanen da suke adaidaitan suka fara ce wa"haba malam idan shaye shayenka zakayi ka bari mana sai ka saukemu?wannan ai rashin hankali ne".suka faɗi hakan ba don sun tabbatarwa kansu yana shaye shayen ba,saboda kamalarsa da ƙwarjininsa kana ganinsa kaga salihin yaro,sun dai faɗi hakan ne don sunji haushin yadda yayi wasa da ransu. sosai Nurain yake jin duniyar na juya masa,wanda ya ɗauki nauyin karatunsa tun yana ƙarami,wanda ya ɗauki nauyin komai nasa na rayuwa yau shine ya bar duniya?bai san Munira ba sai ta dalilin Bilal,saboda yana yawan zuwa gidan wajensa in har yana gari ko jiya jiyan nan sai da sukayi waya dashi,tsabar yadda ya furgici haka ya kira amininsa Faisal awaya yace yazo ya tuƙasa zuwa gida. _HAJIYA RAIHANA_ tana shiga ɗakinta ta ɗauki wayarta,ta danna wata number kiran farko aka ɗaga da alama kuma namiji ne,sai kuwa ta ce"ɗan tsitu ina so yanzu ba sai an jima ba,sunan wannan tsohuwar dana baka ƙwanaki inaso ayi min aiki akanta,a doɗe mata kunnuwanta duka biyu yadda babu yadda za'ayi ta iya wata magana." tana faɗar hakan Boka ɗan tsitu ya ƙyal ƙyale da dariya sannan ya ke ce da wata irin mahaukaciyar dariya sannan ya ce"to uwar ɗakinmu an riga da an gama kiyi barcinki da munshari". Ƙit......... ta kashe wayarta tana wata irin dariya ta ce a fili"hmm yau xanyi maganinki tsohuwa". sai ta tashi ta koma sashen Hjy Maryam don tana son taga komai a idonta,tamkar dai yadda bokanta ɗan tsitu ya yi mata alƙawari. *Bayan wata 2* abubuwa da yawa sun faru,cikinsa kuwa har da rashin kunnuwan Hjy Innah,ƴaƴanta da jikokinta duk sunyi baƙin cikin faruwar hakan sai dai wasu acikin jikokinta cewa suke Allah ya ƙara,don sam bakinta baya gajiya ko baka shirhinta ba sai ta shiga taka.idan ka ganta yanzu sai ta baka tausayi don kurum kurum take anyi maganin har an gaji. ZULFAH 1 a ɓangare na ma kuwa ba ƙaramin daɗin hakan naji ba,saboda daman bayan Bilal sai ita waɗanda ke damar min rayuwa,saboda haka na ƙara naɗe ƙafufuwana ina cin kare na babu babbaka,ga shi na samu direba wanda ko me nace ya yi sai yayi. yau ma kamar kullum na tashi zan tafi aiki,na shirya cikin riga da wando,rigar tsukakkiya da ita ta bayyanar da shap ɗina tsaf wandon farado ne mai buɗewa sosai ta ƙasa don sai ka ɗauka ma siket ne,amman wando ne kawai na masu ido da ƙwalli wandon blue ne light mai haske,rigar kuma fara ce sol na sanya belt na yane kaina da ita. na sanyq siririn glass ɗina fari sol amman babbane mai cika ido. takalmina kuwa irin kombus ɗinnane na zuwa aiki babba dashi shima fari sol dashi. ina fitowa na fara shiga ɗakin hjy Innah,na samu mai aikinta tana wanke mata banɗaki na ƙarasa bakin gadonta na fara tashinta daga barci,a hankali ta tashi tana ƙaremin kallo,nima kallon natw nake na ce"ya akayi ne ƴar kurma?ko kina da magana ne?".na sanya dariya ina kissing ɗin kumatunta sannan na fita. sai dai har zuciyata bana jin daɗin canzawar Hajiya Innah,don tunda Bilal ya rasu ta daina sakarmin fuska kullum fuskarta a tamke tamau. Tun daga nesa na hangosa yana tsaye a bakin motar yana jira na,kallon tsaf nake masa wanda arayuwata ban taɓa kowani namiji ba,ban san me yasa kullum sai inga yana ƙara min wani irin ƙwarjini ba,ko na yi niyyar ci masa mutunci idan yayi min ɗan abinda bai kai ya kawo ba,saui inji na kasa sai dai ma in samu kai na a mai sunkuyar da kaina ƙasa tamkar wani ubana,don ko Dady na bana tsoronsa saboda sabon da ke tsakanina dashi. tun kafin in ƙaraso ya taho da sauri ya buɗe min murfin bayan jibgegiyar motar tawa,na shiga na zauna ina jin gabana na dukan uku uky kuma na rasa na meye?ko me ke damuna aduk sanda naga Aliyu?wannan tambayar ce na kasa samun mai bani amsarta?saboda a kaf gidanmu yanzu Dadyna ne kawai ke sakarmin fuska,sai ko Munirat don ma ni ɗin bana sakar mata don dukkaninsu ban yarda dasu ba,tun abinda ya faru akan mahaifiyata. hatta Murash-sha yanzu ta daina zuwa inda nake,tun abin yana damuna har na haƙura don ko naje sashensu wajenta bata ko kallona,ƙarshe ma sai ta fice ta barni a zaune saboda haka nima sai na daina zuwa sashen nasu baki ɗaya,na mayar da kaina tamkar ba nida wasu ƴan uwa agidab,don na fahimci suna ɗora mutuwar Bilal akaina ne,ni kuwa ko ajikina don a ganina mutuwar Bilal tamkar hutu ce agare ni. dai dai Aliyu zai rufe motar idanuwanmu suka haɗu a na juna,wani abu na fara hangowa a idanuwansa,sai naji jikina duk yayi sanyi duk masifa da tsiwa ta na rasa abinda yasa bana iya yi masa,kome yasa hakan oho???????✍🏻 UHM FANS KU BANI WANNAN AMSAR NI DA ZULFAH MUNA JIRAN AMSARKU?????😂😂😂😂😂😂😂😂😒💃🏼 _MRS GREEN CE_ domin chart dani kai tsaye 07068606171 *_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER._* _1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_ 👇🏽 *(Ummu Affan)* _2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_ 👇🏽 *Badi'at Mrs bukhari* _ZULFAH_🍏 👇🏽 *Ummu maher(mrs green)* _Littafi ɗaya;400_ _Littafi biyu;800_ _Littafi uku;1000_ Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽 0037219728 Fatima Rabiu Sunusi StanbicIBTC Bank Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽 07068606171 Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number. 08104335144 *GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa* 10K ne kacal. Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽 08104335144 07068606171 08179523215 Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽 2K sati biyu 3k idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama 10k kacal. Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼 _Typing🤳🏼_ *_....🌪️ZULFAH🌪️...._* _UMMU MAHER_ *@MRS GREEN🍏* _GAWURTATTU 3_ Book 2 page 21 *_follow Zulfah on Arewa books_* https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540 *_VIA GROUP ZULFAH FANS_* https://chat.whatsapp.com/KVTgSsodCRZGcEjERSEsBY ...........cikin nutsuwa ya buɗemin murfin motar,sannan yaja ya tsaya tamkar wani mai gadina na ɗanyi murmushi mai ƙayatarwa,saboda ni arayuwata inason mutum mai girmama ni na miƙo masa jakata ya riƙe cikin girmamawa,gaba nayi yana bina a baya har cikin hamshaƙin office ɗina,ya gyaramin kujera ta sannan ya juya zai fita na tsira masa ido ƙur ina kallonsa,inason faɗa masa wata magana kuma ina jin nauyin yin hakan,amman ya zamar min dole in furtata ko don in samu sauƙin abinda yake damuna. A hankali na tashi na fara tafiya cikin rangaji da ƙwarƙwasa har na isa gabansa,don na ɗan haɗa da ɗan sauri sauri wanda a ƙidata sam ban iya sauri ba,sai gashi yau na haɗa harda ɗan gudu kallona yake nima ina kallonsa,ina furzar da wani irin numfashi sosai na wahalar danasha wajen takowa inda yake,don aganina wahala nasha don ni sam bana son wahala arayuwata don daman ban saba da rayuwar wahala ba don tunda na taso bazan iya faɗar abu ɗaya dana wahalarsa ba,sai hatsarin dana yi ƙwanaki sai kuma wahalar dakon soyayyar wanda bai san ina yi ba,ban taɓa tunanin cikin lokaci guda rayuwata zata koma haka ba?ban taɓa tunanin zan iya wata aba soyayya ba tunda dai ban ɗauke ta awani ma'auni mai tushe ba,sai gashi na faɗa soyayyar wani wanin ma talaka?wanda ada nake ƙyamatar duk wani mutum wanda in har ya fito daga tsatson talakawa ko kallon arziƙi baya samu. wani ɗan murmushin gefen fuska nayi,don ganin tarkona ya kama Zulfah amman ko kusa ban bari ta gani ba dom yadda na ɗarsa mata tarko ta faɗa to so nake inyi ta rufta mata har sai na kai ta inda nake son kaita ɗin,sannan in kaita in baro sannan alokacin zan nuna mata shi talaka abin sone ba abin ƙyamata ba,kuma abin ajashi ajiki ne domin bakasan inda rana zata faɗa maka ba. wani irin haɗe rai na yi,sannan na ce"lafiya dai Hajiya"?. ɗan haɗiye wani malolon baƙin ciki na yi,don gani nake ni Xulfah nafi ƙarfin komai awajen ko wani namiji,amman tunowa danayi ni nake buƙata sai na ƙwantar da kaina ina kallon jyint ɗin fuskarsa,mai cike da ƙwarjini da kuma sihirtaccen kyau. Aliyu dai ba fari bane,baƙi ne amma ba can ba sai dai Allah ya yi masa baiwar kyau mai tsayawa azuciya,yana da ɗan ƙaramin baki wanda yake zagaye da gashin baki baƙi siɗik wanda ya ƙwanta luf gashi da pink lips mai matuƙar sheƙi da kyau,haƙoransa kuwa farare tar tar tamkar wata acikin zara,sannan yana da gashin gira wada tacce sosai wanda ya kusa haɗewa saboda yawansu,idanuwansa ba wasu masu girma bane sosai ammanfa cikin suke da wata irin baiwa da haibar da ba kowa ke samun hakan ba,gami da zara zaran gashin idonsa wanda har ɗan shga idon suke,saje ne dashi wanda ya kewaye doguwar fuskarsa mai matuƙar kyau,sheƙi yake a kowani lokaci don idan ka kalleshi kallon farko zaka ɗauka ko shamfo yake musu,amma idan ka ƙura masa ido zaka gano zallar kyau ne uwa uba tsaftar Aliyu,don duk da shi talakane kuma ba wasu kaya ne dashi ba Amman bai hanashi tsaftace su tare da bumbuɗa musu turaren ɗurin da yake siya awajen masu tallan turare wato 'AMRAJ MAN' turare ne na maza ɗan misra mai matuƙar daɗi da sanyi. Aliyu dogone amman ba irin can ɗin nan ba,amman dai za a iya kiransa da dogo kuma yana da ɗan faɗi amman ba shida ƙiba,yana da faɗin ƙirji sosai da kuma ƙwanji don zaka iya kiransa da ɗan restilin saboda ƙwanjinsa,haka yake ƙaƙƙarfa ne shi shiyasa wasu abokansa ke tsokanarsa ya koma ɗan dambe mana?sai dai kawai yayi dariya don shi sam damben ma bata taɓa burgesa ba,barshi dai da kallon ball don yana bugata sosai don yana son wasa ƙwallo da motsa jiki. ɗan haɗe hannayena nayi a ƙirji ina kallonta,amman fuskata har yanzu a haɗe ina motsa pink lips ɗina masu laushi da kyaun kallo na ce mata"ke nake jira kinyi shiru".? da sauri na buɗe baki zanyi magana,ina kallon idonsa sai naji na kasa faɗar abinda nake son faɗa ɗin,sai dai zuciyata tana gargaɗi na dana faɗa masa ko da hakan zai janyo wata matsalar,sannan zuciyata ta ƙara sakani a ruɗu doni aganina yadda Allah ya tsaramin komai mai kyau ne ajikina,ni aganina babu namijin da zai ce baya sona,don turawa ma ba hausawa sunsha kuka akan naso su, samari da dama sunsha jinya akaina amman fir naƙi so saboda ina motsa kambuna sosai. Ahankali na ce"dama Aliyu wata magana nake son muyi,amman da da hali da ka ɗan zauna". na faɗi hakan cikin yanayin mutuwar jiki. Kallonta nayi sannan na kalli agogona na ce"ina jinki amman kada ki wuce minti biyar zuwa shida don aƙwai abu mai muhimmanci da zanyi,don yau ne za'a kai lefe na." wani irin mugun shork naji,na fara tari tamkar na ƙware ga mamakina sai naga bai ma damu da hakan ba,da kaina na buɗe fridge ɗin dake cikin office ɗina na ɗakko ruwan swan na fara ɗaɗɗaka har sai dana kaishi ƙarshe duk kuwa da sanyinsa. zama nayi ina ajje gorar ruwan,na kallesa sosai naga shi wayarsa ma yake dannawa,haushi ya kamani don gani nake tamkar rainin hankaline don yasan abinda nake son faɗa masa tunda ba yaro bane,don Aliyu ayanzu haka yana da shekara 31 ne. juyarwa da yayi na tsura masa ido,shap ɗin zaki ne dashi baki ɗaya faffaɗan ƙirji da kuma ƙugu irin na mazan fama. ganin bai tanka min ba sai na buɗe baki cikin rashin ƙwarin gwiwa na isa inda ya ke daf dashi na ce"Aliyu don Allah ku dubi idona." Kallona yayi ɗin kuwa,sai naga ya juya ya ce"menene acikin idon naki?don ni dai banga komai ba"?. ɗan rainin hankaline Aliyu na bugawa a jarida sai kuwa na ce"ƙarya kake Aliyu ka gane abinda ke ƙwayar idona,ba komai bane sai zallar Sonka Aliyu........" na faɗi hakan ƙwallah na zubomin a idanuwa na,don tsahon wata biyun da mukayi a tare idan na ganshi sai inj wani feeling ɗina na tashi na sonsa. a hankali ya tashi sannan ya ce"and that ni kuma bana sonki ba". Da wani irin mugun sauri na rungumesa,tuni wani irin shork ya ziyarce mu a tare da sauri na jefar da ita gefe sannan na nuna ta da yatsana na ce"ayanzu haka zuciyata tana rayuwa ne da son wata yarinya,wacce at the age ɗinta 16 ne budurwa ba budur bazar ba,don ni a tsarina bazan auri uwar mata ba kamar ke dake shekara kusan talatin". da wani irin mugun sauei na tashi,idanuwana suna yimin wani irin yaji da raɗaɗin masifa na rasa wani irin kalami zan faɗa masa don zuciyata ta huta,da haushin waɗannan gwalagwalan ɗanyun maganganun nasa masu matuƙar zafi da yayyafin aman wuta. bala'i nake son yi,amman na kasa saboda yadda zuciyata ta cika da baƙin cikin kalamansa na fara nuna ƙirjina da hannuna ina motsa bakina cikin kuka na fara ce wa. "NI! NI!! NI!!! Aliyu kake faɗawa irin waɗannan kalaman?ni kake kira baka so wata kake so ni ce uwar mata,wanda a shekaruna da har yanzu ban kai 20 ba ni kake zagi saboda wata kucaka maras galihu?wata tsinanniya........" Tau tau ya wanke ni da wasu maruka har guda biyu,waɗanda sai dana ga wucewar wasu taurari masu matuƙar haske da aman tartsatsin wuta. abinka da farin mutun nan da nan sai rawn face ɗinta ta kumbura tayi jawur yadda kasan nayi hatsari,gefen bakina ya fashe sosai jini ya fara ɗigowa tamkar an yanka ƙosashiyar kaza. a hankali na ƙwanta zuciyata na yimin wani irin ciwon irin rayuwar dana ke ciki,tabbas ƙaddara tana zuwarwa ɗan adam a sanda baiyi tunani ba gashi ni ya ƙadartawa mahaifiyata haihuwar ɗan shege,yaro kyakkyawan gaske mai matuƙar kama dani tamkar an tsaga kara,ɗan kuɓul kuɓul dashi tunda sanda yana ciki ba shida yunwa,tunda kullum ana bani kuɗi dubu ɗaya kullum na wankin mota dashi muke cin abinci da sauran buƙatu,gashi kangon da muke ciki tunda muka taso har zuwa yau mai shi bai zo ya amsa ba,har mamaki nake ko dai mai shi ya mutune?. da sassafe na tashi na buɗe idona da ƙer,saboda kukan jaririn daya tashe ni don kuka yake sosai tamkar za'a cinyesa ko za an sanyashi cikin wuta. Da sauri na ɗaukesa jikina har yana kakkarwa,cikin zanin dana ƙudundune ina yi masa kissing ina rarrashinsa. Kamar an ce in waiwaya gefen hagu na,abinda na ganine yasa na ƙwalla wata irin muguwar ƙara gami da saki yaron ikon Allah sai naji tamkar wani ya riƙe sa na juyo don inga waye ga tsoron abinda na gani yanzu wanda ya kusa zautar dani............ ✍🏻 *hum kuna son jin cigaban ko?cigaban me zai faru da Xulfa da Aliyu?zai so ta ko kuwa ba zai so ta ba?me zai faru idan har ya yarda ya aure ta ɗin?ga aurensa na matsowa?* *Me Zulfah ƴar mahaukaciya ta gani?me ya tsoratata har ta saki ƙaninta tilo?waye ya riƙe ƙanin nata?* Wannan duk sai a book 3 in sha Allah wanda zai zamo paid ne littafin aƙwai har book 4 amman zaki biya 500 ɗinki don jin ƙarshen wannan gawurtaccen labarin?. Ku boyoni don jin yadda zata kasance,wasan yana gaba inda zan nishaɗantar daku da abubuwa da dama,ciki kuwa harda kalolin girke girke da kuma hanyoyin sarrafa magunguna da kanki na mata. Ga acc ga masu tura kuɗinsu. 0037219728 fatima Rabiu sunusi stanbic IBTC bank ko kuma ku ƙwaɗomin kira ta no ɗina 07068606171 sai na jiku,MRS GREEN ɗin ku ce.✍🏻