*MARYAM* _(Ƴar Kunama)_ ~ROMANTIC STORY~ *ƘIRƘIRARRAN LABARI,BANYI DON CIN MUTUNCIN WANI KO WATA,TRUST, FRAUD, REASON, COLLECTION AND KNOWLEDGE* MALLAKIN:- *CAT LOVER* *PAGE ONE* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHIM* "Wallahi tallahi billahillazi la'ilah ha'illahuwa,sai na aure mijin Khadija,babu namiji da yamin kamar Kamal". Wata matashiyar budurwan yarinya mai kiman 25 years doguwa ce wankan tarwaɗa,black ɗinta har wani sheƙi yake da walwali. Fuskan ta raw ce,mai ɗauke da ƙana nan idanuwa,kamar ƴar caina ,tana da gajeran hanci gashi a bubbuɗe,bakin ta ɗan ƙato kamar ba,gashin giran ta a circike yake,daga ƙaton goshin ta zaku gane kanta babu yalwan gashi,ƙirjin ta ko kallo ɗaya zakai mata ka gane ciko tayi,daga ƙasan ko babu wani shape. Tana sanye da wata tsadaddiyar abaya milk colour da yasha ado da baƙaƙen duwatsuna,kant yane yake da milk ɗin gyale. Tsaye take tana riƙe da ƙugu. "Haba Maryam kina hauka ne,kina ko cikin hayyacin ki,in shaye-shaye kika fara ki gaggauta bari,bayan kin ci nasara jawo raayin Kamal gareki kuma kice sai kin aure shi,ki ma Khadija halacci kuwa?,haka amin taka tace Maryam,kiji tsoron Allah inyau Khadija taji abin da kike shirin aikatawa yaya zat........! "Dakata Zainab,wacce ka kira da Maryam ta faɗa cikin tsawa,bin wacce takira da Zainab da wani malalacin kallo tayi kafin taci gaba da faɗin ,"Zainab,ban taɓa sai gaba a neman abu ban samu ba,tun randa naga Kamal an kawo shi ɗakin Khadija a matsayin mijinta angon ta naji na kwaɗaitu dashi,ina sha'awar sa,ina so inji shi acikin pusy na ,ina son inji ɗumin ruwan buran sa,kin san nawa na ɓannatar kafin Kamal ya fara kulani,kin san wulaƙancin dana fuskanta,duk mazan da nake bi babu wanda naji burar sa tamin tacikani fammmm tamin dai-dai da ramin gindina kamar ta Kamak,don haka in zanyi yawo tsirara wallahi sai na aure Kamal". Taɓa baki Zainab tayi kafin ta sauke sanyayyar ajiyar zuciya,don wani lokaci lamarin Maryam har bata tsoro yake. Mtsewwww ta ɗau jakan ta dake kan kujera tafita daga lecture hall ɗin. Maryam da ido ta bita,tana tausayin Khadija,in Maryam ta shiga gidan ta,don Maryam ƴar kuna mace ********** Kamal sam ban san mai maka ba,baka hira dani baka cin abinci na,baka bani kulawa,baka ban haƙƙin aure na,kamar ba auran soyayya mukayi ba?. Cikin sanyayya murya take magana mai cike da tarin damuwa ta ƙare maganan da sigar tambaya. Mtsewwwwww dogon tsaki yaja,lokacin da yakafa hulan sa ƙuɓe akai ,yana sanye da lallausan yadi fari mai ɗigon baƙi,fari ne dogo kakkaura,ƙirjin shi faffaɗa ,gashin kansa kwance yake luf-luf yayinda manyan idanuwan shi suka ƙara ƙawata kyawun shi,bakin shi ɗan dai-dai kiss,yayinda yake da tarin ƙasumba datayi masa matuƙar kyau,fice wa yayi daga bedroom ɗin bayan ya ɗauke key ɗin motor shi. Da ido ta bishi batare da tayi magana ba,tasan ma kawai ɓata miyau ɗin bakin ta tayi,don batai tinanin samun wata amsa daga Kamal ba,miƙewa tayi ta zauna bakin gado. Alokacin nasamu daman ƙare mata kallo,fara ce mai matsaikaicin tsayi,tana da dogon fuska mai ɗauke da sexy idanuwa,hancin ta dogone ,bakinta ɗan cikuli dashi,duk yanda ta motsa baki sai dimple ɗinta ya lotsa,ƙirjin ta cike yake da manyan nonuwa irin na fulani,a tsaye suke,basuyi mugun girma ba,tana da faffaɗan hip,mazaunan ta masu matuƙar tudu,kanta akwai gashi kamar india,gashin idon ta masu tsayi kamar tayi ƙari giranta amatuƙar cike suke. Komai yaji ajikinta ko mace ta kalleta saide tace mashaAllah balle namiji,duk kyan Kamal Khadija tafishi. Girgiza kai kawai tayi ta ciza leɓenta tare da rafka tagumi. ********** "Baby ina holiday ina shan shisha kazo ka sameni". Cikin yanga da kwarkwasa take maganan,tana gamawa bata jira mai zaice ba ta datse kiran wayar,taci gaba da zuƙan shisha hankalinta kwance. Kamal ko da sauri ya juya akalan motor shi,ya canja hanya zuwa wajan Maryam,duk da kiran mahaifiyar shi da zaije,amma kiran Maryam yasa duk ya susuce yaji kiranta yafi na mahaifiyar shi mahimmanci. Abakin get ya tsaya ya kirata,saida wayar ta kusa tsinkewa,cike da yauƙi da kauɗi ta ɗaga tace,"five munites",tana gama faɗa ta datse kafin yai magana. Kafin ta fito sai da ta ɗauke wani turare a ƴar kwalba daga cikin jakan ta,ta dangwalo ta goga a goshi,ta shafa wata powder,kafin ta gyara kallabin ta ta ɗauke hand bag ɗinta ta fice. Tunda ya hango ta jiki na rawa ya fito ya buɗe mata ƙofar motor ta taho tana wani yauƙi ta shige ta kame a mazaunin mai zaman banza. Shiga yayi yai ma motor key,suka fara tafiya,a kaikaice ya dubeta yace,"Hajiya ina mukayi?. Murmushi ta ɗanyi kafin tace,"17hotel,kasan nasha abubuwa,na tara ruwa sosai amarata". Cikin wata irin murya take magana mai kashe jikin masoyi. Aiko dan-danan,da yake banisa suka isa ya kama masu ɗaki suka faɗa. ************ Kai da komowa kawai Khadija takeyi a tsakiyan falo,hankalinta yaƙi kwanciya,tunda yafita bai dawo ba,lokaci-lokaci takan kai duban ta kan agogon dake manne a bangon ɗaki,biyu da rabi na dare,jitayi gabanta ya ƙara yankewa ya faɗi,ina kamal ya tafi? ta tambaye kanta a zahiri,gashi sai kiran number shi take baa ɗagawa,zama tayi daɓas a kan kushim,kanta gabaki ɗaya ya cushe ta rasa tunanin da zatayi,wa zata kira,tama kira tace mi?. ********** Kamal ko tunda suka shiga hotel abu ɗaya suke,suna manne da juna,suna jiyar da juna daɗi,cewar su. Wayar shi a silent Maryam tasaka,ta kifata,shiyasa duk wani kira da zai shigo,sam bazai gani ba,balle har hankalin shi ya ɗauke. Abubuwan da take mai yasa ya manta da komi da kowa,da ya aje wata mata agida. *********** Ɓangaran Khadija ko ana kiran sallah farko na assalatu bacci mai nauyi yai nasaran sace ta. ******** Su Kamal ko...........! ~MORE COMMENTS~ ~MORE TYPING~ *MARYAM* _(Ƴar Kunama)_ ~ROMANTIC STORY~ *ƘIRƘIRARRAN LABARI,BANYI DON CIN MUTUNCIN WANI KO WATA,TRUST, FRAUD, REASON, COLLECTION AND KNOWLEDGE* MALLAKIN:- *CAT LOVER* *PAGE 2* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHIM* Su Kamal ko saboda tsananin gajiya,basu suka farka ba sai 12:00pm,sabida kwana sukai suna abu guda suna ƙwaƙule mata pusy,da ƙatuwar joystick ɗin shi. Shi ya fara farkawa,ya tashe ta,a tare suka shiga wanka,sai da yafara ma kanshi tsarki,kafin yai mata,yanayi yana tura yatsar shi cikin pussy ta,nan take allurar shi ta miƙe ƙam,miƙar da ita yayi ya cafko ƴan biyun ta yana matsasu da luguy-guyta su,suma wani miƙa sukayi ,sukai wani tsini,haɗe bakin su waje ɗaya yayi yana matsa mata breast a zafafe. Nishi take tana banƙaro su,tana sha-sh-shafa bayan sa,hakan da take mai wani iskan daɗi ke shigan shi,baiyi wata-wata ba ya ɗaga ƙafarta guda ya soka mata abin,atare suka sauke ajiyar zuciya,ya fara buga mata aiki. *********** Ɓan garan Khadija ko,da zazzaɓi ta farka 08:00am kamar a tsunguleta ta farka,adduan tashi daga bacci tayi ta miƙe ta shiga toilet ,ga zazzaɓi da ciwon kai na damun ta,wanka tayi ta ɗauro al-wala ta fito zira doguwar riga kawai tayi ta sa hijjab ta kabbara sallah,tajima tana addua,Allah ya dawo da mijinta gareta,akan duk abinda ya ɗauke mai hankali,miƙewa tayi a hankali don wani yunwa da taji yanacin hanjinta. Hijjab kawai ta cire tafita tana bin banko ta nufi kitchen,indomie ta ɗaura,tunda tana da ruwan zafi a flacks bayan ta juye ta fasa ƙwai ta soya,hakanan taji yana hawa mata kai. Adaddafe ta kai indomie dining kafin tazo ta ɗau flacks da cup ta koma ta haɗa tafara cin indomie,zuciyarta matuƙar tashi yake mata ahaka take haɗawa da tea ɗin ,har taci rabi,mugun amai ya taso mata ko kafin ta yunƙura ta-tashi aman yaci ƙarfinta haka ta rinƙa kwara amai ɗin kamar hanjinta zai fita,ta galabaita iyakan galabaita,duk abinda taci yafito waje. Ƙarfin hali tayi ta miƙe a daddafw tashiga bedroom ɗinta ta faɗa toilet ta cire kayan,ta wanke baki ta ƙara yin wani sabon wanka. *PARACETAMOL* ta ɓalla tasha bayan ta fito wankan ta ɗan kwanta,tana sauke wahalallen numfashi,sai da takai 30munites kafin taji zazzaɓin ya ɗan kwanta mata,miƙewa tayi ta sa dogon rigan atamfa ,ta ɗau hula tasa,don yanda takejin jikinta bazata iya wani kalliya ba. Duk sonta da ƙamshin turare,yau ta tsince kanta da bata son ƙamshin kwata-kwata. Fita tayi ta gyara wajan da ta ɓata ta kwashe kayan takai kitchen ta wanke,kafin ta fito ta kwanta a falo,tana tainanin mai yasa Kamal bai ɗaukan wayarta gashi ko gidan bai dawo ya kwana ba,tou mai yake faruwa. Ɗaukan waya tayi ta ƙara kiran shi,har so uku ta ƙare ringing ɗinta ba'a ɗaga ba. Kiran number aminiyarta tayi ba'a ɗaga ba,ɗan tsaki tayi Maryam yanzun sam bata nema na saide ni inna nemeta,ko tayi wata ƙawar wacce tafini ne oho,tunani ta rinƙa yi kala-kala,har bacci ya ƙara kwashe ta. *********** Sai da suka gama jin daɗin junan su kafin sukai wankan tsarki suka fito suka saka kaya suka fito a ɗakin hotel ɗin. Duba wayarta tayi bayan sun shiga motor taga miss call,ɗan tsaki taja kafin ta kirata tasa a handsfree. Ringing biyu can cikin baccinta tajiyo ƙarar wayarta da sauri ta farka ta ɗauka, tace,"Besty ina kika shige kwana biyu?. Khadija ta-tambayi Maryam da ta kirata yanzun. Ɗan ya mutsa fuska tayi ta shafo safen Kamal,da jin muryan Khadija a waya yasa yai saurin juyawa yana kallon Maryam. Ɗan murmushi tayi tace,"wallahi Besty abubuwa sunyi yawa,ya miye labari ya mijinki,da fatan kina buɗe masa ƙafa sosai yana sosa miki wajan,don da ganin shi jarumi ne". Murmushi Khadija tayi tace," kefa ƴar iskace,kiyi aure kiji yanda muke ji,keni ba wannan ba,wallahi damuwa nake ciki da nasan haka matsalan aure yake da banyi ba,ki duba tun baaje ko ina ba Kamal ya juyamin baya,alhamdulillah shi ya fara ɓareni a leda,da badin haka ba ,ƙilan harda duka zai haɗa min". Ƙwalalo ido Maryam tayi kamar tana ganin ta,tace,"Kamal ɗin,duk soyayya da yake nuna miki,ki tuntuɓe shi kiji ko wani laifi kika mai,ƙawata gayamin mai yake miki kisamu mafita,baki da aminiya kamata". Sauke ajiyar zuciya Khadija tayi,tace tabbas ko Maryam banda aminiya kamar ki,baccin Ummie da Abba ba wanda nakeso kamar ki,nan ta kwashe komi ke faruwa tsakanin ta da Kamal ta faɗa mata". Yamutsa fuska Maryam tayi ta dubi Kamal dake tuƙi ya haɗe rai tace,"ƙawata zan shigo anjima",bata jira mai Khadija zatace ba ta katse wayar. Khadija jin wani sanyi tayi a zuciyarta,tasan Maryam zata bata shawara mai kyau,bata da aminiya kamar Maryam. Maryam ko duban Kamal tayi tace,"Honey matar ka bata da sirri,ya kamata ka aure mace mai sirri". Tsaki yaja ba tare da yace komi ba,dai dai lokaci suka shigo unguwan su sultan road a bakin get ɗin su ya ajeta yace ta gaya ma iyayent zaizo da magabatanta gobe. Daɗi taji ta manna masa kiss,a zuciyar ta tace lallai aiki yaci. Da gudu ta tura ƙaramin ƙofar get ɗin su ta shige. *********** Tana kwance falo ya shigo ,miƙewa tayi tace,"............! ~COMMENTS ND SHARED PLS~ *MARYAM* _(Ƴar Kunama)_ ~ROMANTIC STORY~ *ƘIRƘIRARRAN LABARI,BANYI DON CIN MUTUNCIN WANI KO WATA,TRUST, FRAUD, REASON, COLLECTION AND KNOWLEDGE* MALLAKIN:- *CAT LOVER* *PAGE 3* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHIM* Tana kwance falo ya shigo,miƙewa tayi tace,"sannu da zuwa,tana ƙoƙarin amsan ledan hannun sa da ya shigo dashi,wani dirty look da ya aika mata dashi,bata kula ba,ta kai hannu yawani han kaɗata ta koma da baya ta ƙumu da hannun kujera ,wani a zaba ya ziyarce ta har cikin ƙwaƙwalwar ta kasan cewar ta buga kai ,ta saki wani mugun ƙara. Mtsewwww kawai yayi yasa kai ya yi wucewar sa ba tare da ya kuma kallon ta yai shigewar sa bedroom ɗin sa. ********* "Wai ke Maryam yaushe zaki ma kanki faɗa,kifito da miji kiyi aure,duk ƙannan ki an musu aure sun hayayyafa,shin gidan ubanwa kikaje kika kwana?,ke baki gudun bakin duniya kobɗan adam ake kiwo yanzun ba mutun ba". Wata ƴar dattijuwa,mai kimanin shekara hamsin da ɗoriya,tana sanye cikin ɗinki doguwar riga ta atamfa mai ratsin ja da brown tayi ɗaurin maryam babangida kuɗi ya ɓoye tsantsan shekarunta kallo ɗaya zakai mata ka tabbatar yayan Maryam ce ko mahaifiyarta. Ɗan taɓa baki Maryam tayi ta zauna kan kujera tana cire mayafinta,Momy gidan su fa Zainab na kwana,da kike min kuma maganan aure ban ga wanda ya kwanta min arai ba,su Aisha da sukayi Momy sun sami miji dai-dai sune,nima dai yanzun in taƙaice miki nasamu gobe za'azo maganan aure na". Mtsewwa tsaki wacce takira da Momy taja,kafin tace,"kefa Maryam ruwan ido gareki kamar zai kashe ki,an daɗe ana ruwa ƙasa na shanyewa,yau kika fara mana wannan ƙaryan,kinsa mutane nata zagin mu,mubarki kina ta yawo ba aure". Murmushi tayi tace," Momy wannan karan zan baki kunya". Girgiza kai kawai Momy tayibta maida kanta ga kallon da takeyi. ********** Khadija ko ta jima kwance,azaba da raɗaɗi na shigan ta ,har sai da taji ya ɗan lafa mata,kafin ta miƙe ta shige ɗakinta,ta cire kaya ta shiga toilet don gasa jikin ta. Tajima tana gasa jikinta daga bisani ta fito ta sa kaya mai sauƙi ta nufi kitchen ta ɗaura abincin rana,ko da ta gama tafito taje ta ƙara fesa wanka ,ta sako abaya yellow yayi mata matuƙar kyau tai rolling mayafin shi akai,ta fito sai ƙamshi take ta nufi ƙofar bedroom ɗin sa,bugun duk duniyar ga yaƙi ya buɗe. Yana jinta yana waya da Maryam,amma ko ya tashi ya buɗe. Haka ta haƙura,taje taci nata ta koma bedroom ɗinta ta kwanta ta kunna karatun al-ƙur'ani a wayarta don gudun yawan tunanin da zai jawo mata damuwa da matsala. ******* Bayan sun gama waya ta feso wanka tasanya pink abaya tai rolling ɗin kanta da mayafin rigan tasa takalmi white hand bag white tafito gabanta na faɗi Allah yasa Momynta bata falo aiko tai sa'a bata falo tafice fiwwwww kamar walƙiya. Tafiya kaɗan ta samu lift aiko ta shige,anan yanemi suyi ciniki,aiko sukayi ciniki ya biya sukaje ta buɗe mai ƙafa suka huta,daganan ya kawota gidan Khadija dake Marafa,abakin get ya ajeta. Shiga ciki tayi bayan ta ƙwan-ƙwasa mai gadi ya buɗe mata sun gaisa faram-faram. Da ta shiga falon taga ba kowa,kai tsaye bedroom ɗin Khadija ta nufa. Khadija na kwance ta lumshe ido kamar mai bacci,jin an buɗo ƙofa yasa ta buɗe idanun ta duk tunanin ta Kamal ne,sai taga Maryam. Kukan da take dannewa take ya kufce mata. Maryam cilli tayi da jakanta tahau kan gadon jiki na rawa tajawo Khadija jikinta tace..........! MORE COMMENT MORE TYPING COMMENT ƊINKU YAMIN JAKAƊAN. COMMENT AND SHARED _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 4* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Maryam cilli tayi da jakanta tahau kan gadon jikin ta rawa ta jawo Khadija jikinta tace,"Besty lafiya mai ya faru,ke kamar ki zaki bari da muwar namiji yasa ki kuka ki kalleki ki kalle zubin da Allah yai miki,da har zaki zauna kina da muwa don namiji na miki wulaƙanci". Tsagaita kukan Khadija tayi ta gyara zamanta ta jingina da jikin gado taja majina tace,"Maryam ko abincina fa bai ci balle tarayyan ma'aurata,ya zanyi ina son Kamal so mai tsanani. Maryam murmushi ne taf a fuskanta tana ma Khadija wani malalacin kallo,a zuciyarta ko tana faɗin kaɗan kika gani,baki isa kifini jin daɗin duniya ba,komi kafin na samu sai kin samu ban san mai yasa ba,amma da sannu nake ƙwace shi. Azahiri ko cewa tayi," lallai Khadija,sai mai in bashi tarayyan aure dake ko bayacin abincinki,kiyi dai-dai da cikin ki ki ƙyale ɗan banza,dama can daganin idon Kamal ɗinan a soye yake manemin mata ne,in ba yana neman mata ba mai yasa yana da mace kamar ki bazai yi taraya da ita ba,ya kamata ki fara bin diddigin ɗan iskan". Tunda ta fara magana Khadija ke kallonta tana girgiza kai hawaye masu ɗumi suna bin lumtsa-lumtsan kumatun ta kamar na ~SAADATU BINTU ABDALLAHI~, dana ~ZEE YERO~ MAI alale LOL. Sam Maryam bata damu da kukan Khadija ba,taci gaba da faɗin," wallahi Khadija kina bada mata, sa hijjabin ki muje gun mallami Momyna wallahi sha yanzun magani yanzun". Cike da mamaki Khadija take kallon ta yayin da ta tsagaita da kuka,cikin shaƙaƙƙiyar murya tace,"Maryam mallam yamin mai,duk abinda kika ga ya sameni yana faruwa dani ƙaddaran ubangiji ne,jarabawa ne,tun ran gini tun ran zane,kowani ɗan adam da ƙaddaran sa yake tafiya,iyayen mu kan su a gidan auran su,suna fuskantan ƙalubale balle ni danayi jiya-jiya ko shekara banyi ba,samin taɓi kenan acikin ƙalubalen gidan aure,ko miye zan gaya miki sam bazaki fahimta ba,tunda baki aure ba kina gidan iyayen ki". Ta ƙarashe maganan tana mai sauke ajiyar zuciya. Maryam taɓa baki tayi kafin ta aika mata da wani malalacin kallo tace,"bazaki min gorin aure ba,don kina wannan tsinann aure,dashi gwamma kina gidan mahaifanki,ai don sex ake aure,keko ko arzikin shi baki samu ba,ƙila ma baki da daɗi ne yasa baici,uhm dama baa taɓa maganan arziki dake ba,kanki a duhu yake, wai ke ustaziya gidadanci kamar ya kashe ki,ki tsaya yanzun bama kifara ƙunsan baƙin ciki ba sai nan gaba". Khadija ranta yayi matuƙar ɓaci da maganganun Maryam,amma ta danne ta ƙaƙalo murmushin dayafi kuka ciwo,tac,"Maryam kenan,nagode da cin fuska da cin mutunci,don na gaya miki damuwa ta,a kullum kuma addu'a ta Allah ya kawo min mafita,duk tsanani yana tare da sauƙi". Mtsewww Maryam taja tsaki,tare da sauka akan gadon ta ɗau jakanta a gefen da ta cilla ta sa a kafaɗa,ta kalle Khadija da itama ita take kallo tace,"na tafi karki ƙara kira na akan wani lalurar ki don bazan ɗauka ba balle na saurare ki". Tana gama faɗa ta buɗe ƙofar ta fice ba tare da taji mai Khadija zata faɗa ba. Khadija sauke nauyayyan ajiyar zuciya tayi ta rafka tagumi,innalillahi wa inna ilaihi raji'un kawai take maimaitawa a zuciyar ta. *********** Maryam ko tana fita kai tsaye unguwa rimi ta wuce,wajan gidan nusab, gidan su Zainab. Zainab na zaune a falon su suna hira da Mamanta sai ga sallaman Maryam. Amsawa sukai ta shigo ta duƙa har ƙasa ta gaida Maman Zainab,ta amsa cike da kulawa kafin suka shiga ɗakin Zainab. Zainab ta dube ta bayan sun zauna bakin gado tace,"daga ina cikin ranan nan?. Ta tambayeta tana mai ƙare mata kallo. Taɓa baki tayi tace,"daga gidan wannan mahaukaciyar mara tunani,sai tayi da tasanin min gorin aure". "Kedawa kuma uwar masifa,da kullum anmiki?. "Nidawa in badani da Khadija ba". Buɗe baki Zainab tayi tace,"lallai Maryam baki da kunya,ita Khadijan bata ce maki haka ba kece zaki ce mata haka?,ke da kike bin mijin amiyarki kuna baɗala,wallahi Maryam kunya kike bani,waike mai yasa baki ramin kanki saide wani yayi kizo ki shige?. Ta ƙarashe maganan da sigar tambaya. Ke nifa ban son iskanci zakizo ki tasani kina soka min magana cikin magana,kinsan mai tamin ne,nan ta kwashe tundaga kiran Khadija da tai mata har zuwa gidan ta da tayi ta faɗa ma Zainab. Zainab dogon tsaki taja kafin tace,"tou ai gaskiya ta faɗa miki,zaki ɗaurata hanyar bin bokaye,lallai Khadija batasan waye keba,duk da tare kuka taso,ahh makashin ka na gindin ka inji masu iya magana mutum mugune ko ya mutu sai an ɗaure shi mutum mugun ice,wallahi Maryam kinci ka ~ƳAR KUNAMA~,kiji tsoron Allah ki bar mata mijinta ko zataji daɗin aure,Allah sarki baiwar Allah wata uku da aure ta fara fuskantan ƙalubalen rayuwa,ta ƙare maganan da sigar damuwa. Mtsewww kefa Zainab ba mutunci ne dake ba,ba dama mutum ya gaya miki magana kita faɗa masa baƙaƙe,mtseww tou gobe Kamal zai tura gidan mu". Ƙwalalo ido tayi tana kallon Maryam tana girgiza kai. "Miye kike girgiza kai kamar ƙadangaruwa?. "Wallahi Maryam ke ba ƴar halak bane,tashi kibar mana gida ko in lakaɗa miki bugun tsiya daga yau bani bake,don bazaa haɗa baki dani aci amanar baiwar Allah na,haƙƙinta bazai barmu ba". Zainab jikinta harrawa yake idonta na juyawa tana kalle-kalle. Maryam tasan halin Zainab zata iya yi mata komi,Maryam jida ƙarfi take,saɓan jakar ta tayi tafice,bata iske Mama a falo ba tafita saɗaf-saɗaf jikinta na rawa. Tana fita ko tai saan samun napep tace mai sultan road ko ciniki babu ta shige gudun kar Zainab ta fito ta kamata ta naɗa mata na jaki. ********** Zainab ko tagumi ta buga cike da tausayin Khadija,inde zainab ta shiga gidan Khadija sunan Khadija *BAZAWARA*,wani zazzafan hawaye ya zubo mata akan kumatu. ************ MORE COMMENT MORE TYPING SHARED ~Assalamu alaikum MRS BASAKKWACE book lovers you are the backbone of her success, now she has the opportunity to show me how much you love me, short stories that I will release soon *WATA KISHIYA*, so I need to vote Hope you will join me in this competition as usual, this is a different story from the rest of you from hearing its name.~ ~As you may have heard from the beginning, the story is different.🤤~ *MARYAM* _(Ƴar Kunama)_ ~ROMANTIC STORY~ *ƘIRƘIRARRAN LABARI,BANYI DON CIN MUTUNCIN WANI KO WATA,TRUST, FRAUD, REASON, COLLECTION AND KNOWLEDGE* MALLAKIN:- *CAT LOVER* *PAGE 5* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHIM* ********** Zainab ko tagumi ta buga cike da tausayin Khadija,inde zainab ta shiga gidan Khadija sunan Khadija *BAZAWARA*,wani zazzafan hawaye ya zubo mata akan kumatu. Zainab kasa daurewa tayi tabar ma zuciyarta sai da ta gaya ma Mama,Mama tayi matuƙar mamaki batai tunanin haka daga Maryam ba,tace kuma karta ƙara ganin ta a gidan ta. ********** Khadija sai after 05:00pm tafito daga ɗaki,yanda tabar dining ɗin haka tazo ta iske shi,wani ciwo taji a zuciyar ta,komawa ɗaki tayi ta ɗauko mayafin ta ta kwashe flacks ɗin ta fita dasu,ɓan garan mai gadi ta nufa,da sallama ta shiga gidan. Da fara'anta matan Maigadi ta amsa mata,jiki na rawa ta shimfiɗa mata tabarma. Khadija ko sai murmushi takeyi,zama tayi tana aje flacks ɗin hannun ta. Gaisawa sukai a mutunce,suka ɗan taɓa hira kafin,tace ma ga abinci su juye. Murna awajan Inna Adama ,ba'a cewa komi, ɗauko kwanika tayi ta juye,zata wanke flacks ɗin Khadija ta hanata,da ƙyar ta bari ta wanke mata flacks ɗin kafin sukai sallama ta wuce. Tafito kenan ta hango shi a parcking space,yana sanye da yadi fari mai ratsin blue hulan kanshi blue yayi matuƙar kyau harda ga inda take tana jiyo ƙamshin turaren sa,kallo ɗaya tai masa ta kauda kai tabi hanyar ɓan garan su. Shiko ko kallo bata ishe shi ba,byan ta aje flacks ɗin a kitchen ta fara tunanin mai zata girka. ********* Wani mala-lacin mari yake ji a duk ɓan garan fuskan shi,sai da yayi namijin gaske ne bai ga taurari ba,balle har ya wuntsila. "Kamal mai Khadija take maka da har kake shirin ƙara aure bayan auran ku da wata uku ko huɗu baku cuka ba?. Ta ƙarashe maganan da sigar tambaya,wata dattijuwa ce ke zaune kan kujera ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya,sai huci take kallo ɗaya zakai mata ka tabbtar mahaifiyar Kamal ce don suna tsananin kama. Ƙasa ya ƙarayi da kansa yace,"Hajiya kiyi haƙuri,ba abinda zai sani ban ƙara auran nan ba tunda b haramun bane". Riƙe baki Hajiya tayi tana mamaki,Kamal da in ta ce masa kaza,bai iya canjawa yau shi kece mata sai yayi abu. "Kamal inde kaci amanar ƴar mutune,kasata cikin baƙin ciki da damuwa,bataji daɗin aure ba zakai mata kishiya tou kaida ubangiji,ban hanaka ba jekayi". Miƙewa tayi batare da tajira mai zaice ba tai shigewar ta bedroom ɗinta. Ya jima zaune a wajan yana huci shi kaɗai kafin daga bisani ya tashi ya wuce. Yasan tunda Hajiya bata ɗaure mai gindin a aure ba,a family gaba ɗaya ba wanda zai ɗaure mai gindi ya ƙara aure. Dole yasamo iyayen haya. ********** A washagari ko ,yatura iyayen ƙaryan da yasamo da temakon Sagir abokin shi,suka basu manyan kaya mayan hula takalmi da agogo,da wayoyi ga kuɗi a aljihu,driver suka ba rantsatstsan motor benz sukaje gidan su Maryam inda aka nema masa auranta,aka sa biki nan da sati biyu. Aiko Maryam na tabbatar wa,takira mallamin ta ta ƙara masa kuɗi,sannan takira Zainab,da Zainab kamar bazata ɗaga ba ta ɗaga,Maryam ko cike da murna ta shaida mata,Zainab kasa magana tayi ta kashe wayar don jin baƙin ciki take kamar ita zaayi ma cin amanar ga,batai sanya ba ta shirya tace ma Mama tazata unguwa ,Mama tai mata fatan alkhairi. *********** "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un",shi kaɗai take maimaitawa tana zubda ƙwalla masu ɗumi cikin tashin hankali mai tsanani. Zainab ma hawayw take ziddawa don tana tsananin son Khadija bata so ko kaɗan taganta a damuwa,da tasan mawiyacin tashin hankalin nan zata shiga da bata kasance na farko wajan faɗa mata mummunan labarin nan ba,amma tayi haka ne don tasan takunta da Maryam. Tsagaita kukan Khadija tayi bayan taji zuciyarta ya mata sanyi,tace,"Zainab ya zanyi banda iko sakin kaina da yau na rabu da Kamal,Allah bai san saki da yau na nemeshi dakai na,wannan baƙin aure,miyasa Maryam ta naimi ta ƙuntata ma rayuwata,ban san mai na tare mata ba,da duk abinda na samu sai ta ƙwace shi,miye laifina don na zaɓeta ƙawa aminiya,ita ko ashe ta zaɓeni maƙiyiyar ta". Shiru tayi tana sauke ajiyar zuciya mai nauyi. Zainab girgiza kai tayi tace,"Khadija haka ɗan adam yake wanda kake ƙauna bashi keson ka ba,don Allah kiyi haƙuri ki sa salama acikin zuciyarki,komai kika ga ya faru da ɗan adam ƙaddara ce rubutacce tun ran gini tu ran zane,ko wani bawa da ƙaddaran sa yake tafiya,taki ƙaddaran kenan ki daure ki cinye ta". "InshaAllahu Zainab,kuma ko da wasa bazan taɓa nuna alama ko damuwa ba da har Kamal zai gani a fuskata,koda ko yazo yana faɗa min maganan auran shi,duk da banyi tinanin ina da mutuncin da zai faɗa min,saide ƙila kawai naji labari ko na gani an kawo amarya". Cikin raunan murya take maganan kamar zata fashe da kuka. Zainab lallashi da ban baki ta rinƙa mata harsai da taga ta saki rai kafin tai mata sallama ta wuce. ********* Ɓangaran amarya da ango ko wuni sukai suna sheƙe ayar su a hotel,basu suka dawo ya ajeta a gida ba sai goma ya wuce na dare kafin ya wuce gidan sa. Tana zaune tana karatun alƙura'ani da ya zamo mata jiki ta ji tsayuwar motor sa da shigowar sa sha ɗaya da minti shabiyar da ta kalle a gogon dake manne a bangon ɗakin,girgiza kai tayi taji wani abu ya zo ya tokare mata ƙirji,tai sauri ci gaba da karatunta don yana matuƙar rawa a zuciyar ta taji damuwar ta ta wuce. *********** Haka rayuwa taci gaba da tafiya,Kamal bai taɓa buɗe baki yace Khadija zan ƙara aure ba,haka bata ji a bakin Hajiyar saba,kullum sai sunyi waya safe da yamma,amma bata gaya mata ba,saide tace Khadija aita haƙuri zaman aure haƙuri ne,muma haƙuri mukai har muka kai iyanzun a ɗakin mazajen mu. Khadija saide tai murmushi tai mata godiya,tunani take ƙila Hajiya bata sani ba,in bata sani ba suwaye suka nema masa auran Maryam tou,tunani kala-kala bata da mai bata amsa,ko gidan su bata gaya masu Kamal zai ƙara aure ba. Maryam ko duk da ansa mata ranan aure ba abinda ya canja,game da bin maza da takeyi,shima kamal yazo yasha daɗin sa ga tafi. ~NIKO NACE YA SUNAN AURAN DA BABU ISTIBURA'I,DUK DA NASAN IYAYEN BASU SAN KALAN ZAMAN DA SUKEYI BA KENAN DA BAZAUAMINCE BA SAI ANYI ISTIBURA'I~ Kwanci tashi ba wiya asaran mai rai,saura sati ɗaya miki Maryam da Kamal. Iyayen Maryam sunzo sunga ɓangaran da zaa sa Maryam sukace sammmm bazai yuwu ba ɗaki ɗaya da falo da kitchen da bayi,saide ya kama mata wani hayan, ko a fasa Shiko izuwa yanzun kuɗin shi duk yayi ƙasa,bani-banin Maryam,akwatin kawai daya haɗa set shidda ya kashi kuɗi,ko a auran Khadija bai kashe kuɗi haka ba,ga event kala bakwai ko wanne da wajan da zaayi Haƙuri ya basu,yace zai san yanda za'ayi. Bayan sun wuce yashigo falo yana ƙwala mata kira.......... *TOU FAAAAA WAI MAI KAMAL ZAICE MA KHADIJA DON BAIDA KUNYA????* COMMENT ND SHARED ~Assalamu alaikum MRS BASAKKWACE book lovers you are the backbone of her success, now she has the opportunity to show me how much you love me, short stories that I will release soon *WATA KISHIYA*, so I need to vote Hope you will join me in this competition as usual, this is a different story from the rest of you from hearing its name.~ ~As you may have heard from the beginning, the story is different.🤤~ *MARYAM* _(Ƴar Kunama)_ ~ROMANTIC STORY~ *ƘIRƘIRARRAN LABARI,BANYI DON CIN MUTUNCIN WANI KO WATA,TRUST, FRAUD, REASON, COLLECTION AND KNOWLEDGE* MALLAKIN:- *CAT LOVER* *PAGE 6* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHIM* Bayan sun wuce ya nufi part ɗinsu tundaga waje yake ƙwala mata kira,ke Khadija cikin tsawa da karaji yake ƙwala mata kira. Idar da sallah azahar kenan,ko azkar bata samu daman yiba tamiƙe da wuri,don tunda ta tashi gabanta ke faɗi,zuciyarta na ɓaci. Tabuɗe ƙofa kenan tasa kai zata fita,shima zai shigo,sukai gware ta bugu da ƙirjinsa kanta yace ƙummmm yawani sara,baya-baya tayi ta koma ta bugu da kujeran bedroom ɗinta. Tai saurin dafe kai cikin tsananin azaba ,tace,"inna lillahi wa inna ilaihi raji'un". Bai ko damu ba ranann haɗe kamar namijin zaki ya biyota ya take ƙafafuwanta da ƙafan shi dake sanye da cover shoe,yana murza ƙafarta Azaba ƙarin azaba taji ya nunkun mata,ta saki wani ƙara. "Ke dan ubanki kina ji ina kiranki,amma kina banza dani?. Afirgice ta ɗago kai tana kallon shi,cike da mamaki take kallon shi,take taji azabar datake ji ya wuce mata,azaba da raɗaɗin zagin mahaifinta yafi azaban ciwon da takeji. Mtseww "ni va wata magana nazo yi dake ba ,mai tsawo,so nike ki tashi daga part ɗinnan,ki koma one bedroom plat,nan zan sa amaryata nan da rana ita yau". Bin sa da kallo take kamar a mafarki take jin maganganun sa. Bai damu da kallon da take masa ba,kuma bai damu da rashin maganan taba,yaci gaba da faɗin,"kinemo wa ƴanda zasu taya ki ki tattara komatsan ki kimo can,don kayan da za'akawo ma amaryata baza su ɗauki can ba,kuma banda kuɗin kama mata haya don komi yazo a ƙurarran lokaci,don haka nabaki kwana biyu dole ki tashi na gaya miki". Bai jira mai zatace ba yasa kai ya fice yana ta hura hanci da huci,kamar kumurcin maciji. Zama tayi a wajan kamar mutum-mutumi mafarki take ko da gaske,ta jima zaune tana tufka da war-wara kanta yayi murfi,duk saƙe-saƙen ta ta kasa gano mai ya kamata tai ma Kamal. ********** Ɓan garan Maryam kuwa,ta wanicicciko tayi fresh kamar sabon agwalima,jikin ta duk ya canja kamar mai sabon ciki,ga yawan morning sickness ,ga kasala da yawan bacci,shiryawa tayi ta tafi garkuwa hospital wajan saurayin ta Dr Hadi. Tana zuwa kai tsaye tashiga office ɗinsa,tai sa'a ko shi kaɗai ne,da gudu taje ta faɗa kan cikin sa ta sakar masa dip kiss a kan lips. Lumshe idanuwa yayi tare da shafo bombom ɗin ta ya matsa su. Gantsare masa ƙirji tayi tace,"My Dr ban son iskanci,aurena 6days yai saura,ɗan zaro ido yayi yace,"aure zaki kibarni yanzun Maryam". Ɗan juya ido tayi kafin tace waya gayama zan barka,da auran ma zan rinƙa zuwa kana sosa min wajan". Murmushi yayi ya shafo nonuwanta,yace,"good job my dear kin san kan harka wallahi,banda wani fargaba dake,yanzun ma ina fatan kinzo kibani,ya kamata muyi kwana biyu ina gurzan ki,in dawo in ɗinke miki wajan". Yana maganan yana mata wani mugun kallo yana lashe baki kamar maya. Shafo sajen shi tayi ta mai kiss a goshi,lumshe eyes yayi. Nan suka fara ya mutsa junan su, suna aika ma junan su saƙƙwanni naban mamaki,akan table ɗin wajan yacita har so uku kafin ya barta. Tare sukai wanka suka fito suka shirya,kallonta yayi yace,"Maryam waya miki ciki?. Yai tambayar yana mai kafeta da ido. Yamutsa fuska tayi tace,"ashe cikine dani,ni wallahi ban masan waya min ba". Mtsewww gajeran tsaki yaja kafin yace,"Maryam maiyasa kowani tom and jerry kike ba ma kanki,mtseww gashi yanzun zaki jamin aiki,kina ba kowa da ya taya ki ɗaga ƙafa,baki ko tsoron ciwo". "Sorry dear" ta faɗa a taƙaice. Kiran Nurse yayi ya yasa ta haɗa masa kayan abortion ta kawo masa drugs ya fara ba maryam tasa rabia ƙasan halshe rabi a gabanta ya tura mata. _DA BADIN BADIN BA DANA RUBUTA DOSE ƊIN DA AKE SHA CIKI YAFITA KO NA WATA NAWANE_ ********** Ɓangaran Khadija ko zuciyarta tayi mata matuƙar nauyi,kuka take sosai babu mai lallashinta ta rasa wanda zata faɗa ma matsalan ta,bata son ta gaya ma mahaifiyarta hawan jininta ya tashi ,ko Aisha ta faɗa mawa tasan dolle Ummah ta taji . Kuka take sosai har muryantabya dashe,ga ciwon kai da kanta tsananin sarawa kawai yakeyi kamar zai faɗi ƙasa. ********** Ɓangaran Maryam ko,da ciwo ya taso mata kamar zatayi hauka,ƙasa ta tashi tana murƙusu-suwa,bata san sanda tafara kiran Allah tana salati da hailala da istigfari ba. *SHEGIYA WAYA GAYA MIKI BARNO GABAS TAKE,SANDA KIKE ZUWA KINA BUƊE MUSU SUNA CI KINA JIN DAƊI BAKISAN CIRE CIKI DA AZABA BANE HAR KIKA BARI KIKAI,ASHE ƘARAMAR ƳAR BARIKI KIKE MTSEWWWW* Dr Hadi na kallonta,sai ma ƙara mata dose da yayi ,harda suma,ta kwashe awa huɗu tana abu ɗaya,kafin jini ya ɓalle mata,yana fita guda-guda sosai-sosai. Nurse ɗin labour room yasa suka gyara masa wajan ,aka ɗauko gado aka sata ya aka kaita ɗakin don mata wankin ciki,wajan wankin ciki taji azaban dayafi na ɗazun,da ya gama kuma ya ɗinke mata gaban ta tasssa. *TOU YARINYA MAI ZAKI ƊINKE DON YASAN KOMI HARDA SHI KUKE TAMBAƊEWAR AI,KUMA YASAN BUDURCI DON MATAR SA A BUDURWA YA AURETA ,KEKO TAXI NO GRAGE,KOWANI TOM AND JERRY YA SHIGA.* *********** Kabeer hankalin shi ya tashi sai kiran wayar Maryam yake ba adadi baa ɗagawa,daga ƙarshe Hadi yamai mesaage . _ASSALAMUALAIKUM,ANGONA FARIN CIKIN RAYUWATA,KARKA DAMU INA LAFIYA, MUNATA HIDIMAN BIKINE,GA JAMAA,KASAN NAFI SO INYI WAYA DAKAI BA HAYANIYA,DA MUTANE SUN TSAGAITA I CALL U,I LOVE YOU TAKE CARE OF UR SELF_ Ya tura mai,shine fa yadena kira. 2Hour tayi tana bacci,don bayan angama saida yamata alluran bacci kafin tatashi. ********* Khadija ko rarrafawa tayi tana bin bango harta isa bakin get inda Baba maigadi yake ta jigina da bango tace,".........! COMMENTS VOTE SHARE PLEASE ~Assalamu alaikum MRS BASAKKWACE book lovers you are the backbone of her success, now she has the opportunity to show me how much you love me, short stories that I will release soon *WATA KISHIYA*, so I need to vote Hope you will join me in this competition as usual, this is a different story from the rest of you from hearing its name.~ ~As you may have heard from the beginning, the story is different.🤤~ *MARYAM* _(Ƴar Kunama)_ ~ROMANTIC STORY~ *ƘIRƘIRARRAN LABARI,BANYI DON CIN MUTUNCIN WANI KO WATA,TRUST, FRAUD, REASON, COLLECTION AND KNOWLEDGE* MALLAKIN:- *CAT LOVER* *PAGE 7* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHIM* Khadija ko rarrafawa tayi tana bin bango harta isa bakin get inda Baba maigadi ke zaune da ƴar radio shi yana sauraran labarai ,jigina tayi da bango sabida jirin da take ji yana ɗiban ta. Sauke radion Baba mai gadi yayi yana washe hauru yace,"barka da wuni Hajiya". Cije lips tayi na ƙasa tace,"yauwa Baba,dan Allah ɗan taro min napep ban iya tuƙi,kaina jiri nakeji". "Ashaaa Hajiya Allah ya sawaƙa". Miƙewa yayi yafita yana ta jero mata sannu,ganin ya tashi yasa ta zauna a kujeran. Hon ɗin da ake ba ƙaƙƙautawa a bakin get ya tabbatar mata mai gidan ne yadawo, gashi yasa kanta ya ƙara matsanan cin sarawa. Miƙewa tayi taje ta tura get ɗin duk da jirin da yake ɗibanta. Da gudu ya shigo da motor da badin tayi saurin matsawa ba daya take mata ƙafafuwa, tajima jingine da get ɗin gaban ta na faɗi ta lumshe ido,sai da taji gabanta ya rage bugu kafin ta tura ta rufe get ɗin lokacin shiko har ya shige ciki. Takai kusan 30munites kafin Baba da ɗanpep ya dawo,godiya tayi masa tafita ta shiga ba tare da tayi ciniki ba. Kai tsaye asbitin garkuwa yakai ta,ta fiddo da 1k guda ta bashi,bata jira canji ba tai shigewar ta,baya ta bada kati anfito mata da file ɗin su ,bata jima sosai ba ta shiga ganin Dr,tamai bayanin yanda takeji,ɗeban jinin ta yasa akayi,akai gwaji,gwajin farko aka tabbatar tana ɗauke da ciki wata ɗaya da kwanaki. Kawo ma Dr akai ya miƙa mata yana mata congrat,Khadija dubawa tayi cike da mamakin murnan da yake tayata,ganin tana da ciki miƙewa tayi a firgice tana kallon Dr tana kallon result ɗin,shima ita yake kallo. Komawa tayi lokaci ɗaya ta zauna da ta tina wani abu,tana murmushi har dimple ɗinta suna lotsawa. Dr shawar-war yabata yanda zata kula da cikinta da lokacin da zata fara zuwa awo,rubuta mata maganin da zata karɓa a pharmacyn asbitin yayi ta amsa ta fita tana godiya. Pharmacy kai tsaye ta nufa ta basu takaddan. Da gudu wata nurse tazo tana cewa ,Sister Fati yanzun zaki ga ƴar iskan da Dr Hadi ya gama ci a office ya cire mata ciki yai mata ɗinki da nake faɗa miki ɗazun zata fito". Ware ido wacce aka kira da Sister Fati tayi tace,"aiko Sis Aisha tayi asara,Hadi da ba inda bai tsomawa har attenders bi yake da ƴaƴa arna, ƙilama yana da ƙanjamau da infection,mutum kamar kare,ni ƙyama yake bani shiyasa ban sake masa fuska". Duk maganan da suke Khadija na tsaye tana jinsu. Dai-dai lokacin Maryam tazo wucewa,Sis Aisha cikin ƙasa-ƙasa da murya tace,"gatanan". _NURSE BADAI ƊABI'AN GULMA BA😂IN KANA KASHI KAGA NURSE KOMA KA ZAUNE ABINKA IN SUN WUCE KA TASHI KA WANKE._ Khadija hakanan kawai taji tana son ganin yarinyar ɗaga kan da zatayi wazata gani in ba Maryam ba,gabanta yankewa yayi ya faɗi,cike da mamaki,amma ta ɓoye mamakin ta. Ido cikin ido suke kallon juna tsawon daƙiƙa. Maryam ganin Khadija saida ƙirjinta ya buga. Khadija ko murmushi ta samu kanta da sakar mata tace,"aa amaryan mijina kece a asbiti waye ba lafiya". Cikin halin ko'in kula Khadija tai maganan. Maryam gabanta faɗi yayi ta daburce lokaci ɗaya jin maganan da batai zato ba,don tasan Kamal bazai gaya mata ba,a bakin wa taji,Zainab ɓan garan zuciyarta ya faɗa mata. Waye baida lafiya Khadija ta ƙara mai-maitawa tana kafe Maryam da ido. Uhm,amɓ....,dama...Momy ce ta aiko ni,bakijin daɗi ne?. "Lafiya ƙalau nake nazo kawai genaral checkup,tunda mijina zai ƙara aure in gane lafiyata kinsa kana zaune ƙalau za' a ɗauko rigan da babu wiya asaka maka, a dan ƙara maka ƙamayaya". Tana maganan tana murmushi,kamar ba abinda kecin zuciyarta,daga ƙasan zuciyarta kamar ta shaƙe Maryam don baƙin ciki,ta ɗanji sauƙi da raɗaɗi ta dalilin dan ƙara mata magana a dunƙule. Murmushin yaƙe Maryam tayi duk da bata fahimci kalman rigan da bata da wiya da ƙamayaya ba,tace," kuma hakane fa". Khadija murmushin da yaƙi barin fuskanta ta ƙara faɗaɗa shi tace,"ina miki fatan nasara,ki sani kuma wannan karon shine karo na ƙarshe da zaki ga abu a hannuna ki amshe shi,kuma ina mai ƙara tunasar dake ki rinƙa ramin kanki,karki zama macijin da baki ramin kanki saide wani yayi kizo ki shiga". Khadija na magana tana ɗan dukan kafaɗar Maryam,tana gamawa ta ɗau ledan maganin ta ta wuce batare da ta jira mai Maryam zata kuma cewa ba. Nurse ko sakin baki suke cike da mamaki suke sauraran kalaman Khadija da dukkan alamu tasan Maryam ciki da bai,don gashi tana mata jurwaye mai kaman wanka Maryam ko tsayawa tayi sandaran-dan kamar mutum-mutumi ,kamar kazan da ƙwai ya fashe mata aciki. Ɓangaran Khadija ko sai da ta samu kekenapep kafin hawaye masu ɗumi suka samu daman zubo mata a kuma,mamaki take yaushe Maryam ta lalace haka take bin maza kamar bunsura,uwa uba harda ciki ta zubar a satin da za'a mata aure,wanna wani irin aure ne ba istibura'i,lallai auran sunna ko auran zina sunan wannan ƙarin auran na Kamal ,ƙazan taccen aure kenan,wani ɓan gare na zuciyarta ya faɗa mata. ******** Maryam ƙafarta nauyi yai mata da ƙyar taja shi ta fita titi tahau napep duk da gidan su ba nisa daga wajan. Aiko tana zuwa gida ta kira Kamal ta fashe dawani mugun kuka ,hankalin shi ya tashi,yana ta tambayanta lafiya,da ƙyar ya lallasheta jikinsa duk rawa yake. Karkacewa tayi ta gyara zama tace.......! *OHHHHHH NI MATAR BASAKKWACE,COMMENT ƊINKU NASANI FARIN CIKI DA NISHAƊI,INA GODIYA SOSAI DA ƘAUNAR DA KUKE NUNA MIN,ALLAH UBANGIJI YABAR ZUMUNCI🥰* SHARED ND COMMENT *MARYAM* _(Ƴar Kunama)_ ~ROMANTIC STORY~ ~*BA SAI KA TAIMAKE NI BA,AMMA KAR KA CUTAR DANI🙌BA LALLAI SAI KA SAKANI JIN DAƊI BA🥰,BANDAMU DA MAƘIYI BA🤷‍♀️,AMMA KARKA NUNA MIN SOYAYYAN ƘARYA🤗BA LALLAI SAI KA SAKANI JINDAƊI BA🤗AMMA KARKA LALATA NAWA JIN DAƊI🥰🤗*~ *ƘIRƘIRARRAN LABARI,BANYI DON CIN MUTUNCIN WANI KO WATA,TRUST, FRAUD, REASON, COLLECTION AND KNOWLEDGE* MALLAKIN:- *CAT LOVER* *PAGE 8* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHIM* "Karkacewa tayi ta gyara zama tace,"Baby yanzun Khadija tabar gidanan,tamana zagin tatas ƴan gidan mu,harda buguna tayi ta rinƙa taka min ciki". Tana magana tana sha-sh-sheƙar kuka. "Kankutumar bala'i,yau ko sai taji ajikinta ita,kuma wallahi sai nakaita ƙara kotu". Cikin ɗaga murya da tsawa yake magana. Taci gaba da faɗin,"kuma tace in tanadi lakafani na shigowa gidan ta,amma dan Allah karka kaita ƙara kotu,ni da zuciya ɗaya nake sonta itace dai bata sona". "Kafin ko ta kashe ki,zan gyara mata zama naga tashe rashin kunya takeji duk ta rainani". Haƙuri yafara bata yana lallashin ta hartayi shiru. ********* Da hannu ta ringa ma menapep kwatance har yakai ta ƙofar gida ta biya shi kuɗi,ta fita ta buɗe ƙaramin ƙofar ta shiga. Baba mai gadi sai sannu yake mata,tana amsawa. Tana shiga falon tai kiciɓus dashi ranshi haɗe,kamar an aiko ma da anyi masa mutuwa, yana ta kai da kawowa. Harta gitta shi zata wuce bata kuma kallon shi ba,daga kallo ɗaya,sa hannu yayi ya danƙo hijjab ɗinta ya jawo ta ya wurgata ƙasan kafet,kanta yunƙara tai ƙarfin hali ta tashi kasancewa jikinta ba ƙarfi yafita ua take mata hannun ta. Ƙara ta saki saboda a zaban da ya ziyarce ƙwa-ƙwalwan ta. Bata gama jin azaban take hannun da ya take mata yace,"daga gidan ubanwa kike,da izinin ubanwa kika fita?. Cikin halin ko in kula yake maganan. Binshi tayi da ido tana ƙif-ƙifta su kamar tayi ƙarya,taɓa baki tayi tace,"asbiti naje,ga ledan maganina nan in har baka yarda ba". Bin ledan da yafaɗi ƙasa yayi da kallo,magani suka watso,mtsewww daganan kuma fa?. "Banje ko ina ba",ta faɗa a taƙaice. Ni zaki maida yaro ki raina min wayo,kin ganni kamar sa'an ki,nazama warinki,zakije gidan matar da zan aura ki zage su tasssa,sabida kina baƙin ciki da ita ,ba'a aure aka aure uwar.....! Kan ya ƙarashe tasa ƙafa ta haure shi tayi sa'an dai-dai kan joystick ɗinshi tabashi mugun tokari da harsai da ya baje a ƙasa,zabura tayi ta miƙe,yana murƙusu-suwa,kafin ya ankara tabishi ƙasan ta ƙara sa ƙafa ta-taka joystick ɗin. Ihu mai ƙarfi ya saki,yana wuntsilawa. Ranta ɓace tace,"wallahi Kamal duk iskancin ka karka ƙara sa sunan uwata ko ubana,ka tsaya iyakan kaina nice taka basu ba, nima baka auro ni don zagi da duka ba,in zakai aure ka auro duk mutan duniyar nan sam tunda ba akaina suke ba,bazai dameni ba". Tana gama faɗa tajuya ta tai sauri ta buɗe ƙofar ɗakin ta tafaɗa ta kulle gabanta na tsanan ta faɗi. Yajima kwance yana jin azaba fiye da two hours kafin ya ja jiki ya tafi bedroom ɗin sa, daƙyar yakai wajan sidedrawer ya jawo wayar shi ya lalubo number Khalid yace masa yazo yakai asbiti bai lafiya. Ɓangaran Khadija ko tana datse ƙofar tabar key ajiki gudun kar ya ɗauko extra key ya buɗe yasa,tajima jingine da ƙofa tana maida numfashi kafin ta cire hijjab ɗinta ta zauna kan kujera ta rafka tagumi,tana tunanin rayuwar su ta baya da Maryam,ta maida ta komin ta ƙawar ta,tana iya sadaukar da farincikin ta akan Maryam,ashe ita ko dariyan fatan baki take mata lallai kam dariya ba soba,firich ɗinta ta buɗe ta ɗauko fresh yo ta buɗe ta kwankwaɗa,sanyin ya ratsa jikinta da zuciyarta. Ɓangaran Kamal ko zuwa yayi ya tarar da abokin nasa riƙe da sandar girman nashi ya damƙe gaban shi gabaki ɗaya yana ta ya musa fuska,a zuciyar shi yana addu'a Allah yasa bata kashe masa gaba bane. *😂😂NIKO NACE ALLAH YASA BAZATA ƘARA MOTSI BA,BALLE HAR KA ƘARA CIN MARYAM,MUGA YANDA ZAAYI ZAMAN AUREN GABA GAƊI,LOL😜* Tai maka masa yayi a hanzarce suka fita,yasa shi a motor bayan ya kwantar masa da kujera. Khadija ko tana jin fitar shi ta fito ta ɗau ledan maganin ta,komawa ɗaki ta aje,kafin ta fito tayi alala irish da hanta,da source ta juye abinta a flacks ta koma ɗaki,dai-dai da ita tayi batayi dashi ba,ko tayi dashi baici saide taba su baba mai gadi. ********* A asbiti ko bayan sunga Dr anyi gwaje-gwaje result ya fito, Dr ya tabbatar da cewa jijiyar joystick ɗinshi da take kawo maniyi tayi laushi da an ƙara bugun shi a wajan zata tsinke,bashi magun-guna yayi da allurai,da kuma bashi shawaran karyai sex har sai nan da 2months. *NIKO NACE DANƘARI ƊAN GARIN ƘARAYE,A ƘAUYEN DAƊIN KOWA,GA KAMAL NA NIYAN ANGWANCEWA GA KHADIJA TA LALATA KAYAN AIKIN NASHI*. Dr ya ɗaura shi akan magunguna masu kyau,Kamal yacika fammm Khadija in ya kamata sai ya illatata,uwa uba mai zaice ma Maryam da tasan yana aiki yanzun ko yazama hunkon ashana. Zuciyarshi cike da saƙe-saƙe Khalid yazo ya ajeshi a gida ya wuce. Koda ya shiga falon da harara yabi ƙofar ɗakin Khadija yana ƙwafa,kamar tana kallon sa. 😂😂😂AIKIN BANJA HALALA ADUHU😜. Tundaga lokacin suke wasar ƴar ɓoyo da Khadija,bata fitowa sai bainan,gashi ɓan gare guda ya kasa gaya ma Maryam,Maryam ko rashin neman da bai mata ba yamata daɗi yanda zata gasa kanta yajita zammm a tsuke. Aunty Maryam takira shi maganan gida da za'ai ma ƙanwar ta jere,hankalin Kamal ya tashi har yafita yadawo. Tana zaune falo ta mimmiƙe ƙafa tayi farfesun kayan ciki yaji yafi tana haɗawa da bread tana ci tana korawa da shayi. Batai aune ba taga mutum akanta ya haɗa giran sama dana ƙasa,duk da gabanta na faɗi tayi matuƙar tsorata,saura kaɗan fitsari ya kufce mata,danne tsoron tayi da firgita ta galla masa uban harara da manyan idanuwan ta.. Wani tuƙuƙun baƙin ciki yazo masa zuciya cike da mamaki yake kallonta sam bata tsoran shi yanzun da ko ko ɗaga ido batayi ta kalle shi ido cikin ido buɗe baki yayi yace,"keee ya mukayi dake,kin rainani ko,don kinga kinmin iskanci na ƙyaleki kincu bilis,ki tattara kayanki ki koma BQ". Wani miƙewa tayi a zabure,tana aika masa da wani mugun kallo tace,"............! *MRS BASAKKWACE* _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 9* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Wani miƙewa tayi a zabure,tana aika masa da wani mugun kallo tace,"wallah Kamal in duk duniya zasu taru wallahi ,suce in tashi in bar maka part ɗinan wallahi bazan tashi ba,saide in cewa kayi tafi gidan mu ka sakeni,zan kwashe kayana ko tasssss in barma gidan ka". Duk da zuciyarta cike take da tsoro,amma a zahiri tsoron ya tafi dakewa tayi kamar bishiyar rimi. Bata bashi daman yin magana ba taci gaba da faɗin,"kaga duk da four bedroom ne a part ɗinan wallahi baka isa ka shigo min da wata sheg.....! Wani mugun mari ya saukar mata a lallausan kumatun ta da sai da ta haɗe maganan,ta dafe kumatu tana bin shi da mugun kallo yana ƙoƙarin ƙara mata ta wani cafke hannun sa da zafi nama,tana girgiza kai yayinda hawaye masu ɗumi suke bin kumatunta tace,"wallahi Kamal karka ƙara tafka kuskuren marina,mari nadaga cikin mafi mugun ƙasƙancin abu,tashine kasa a zuciyar ka bazan yiba". Tana ƙare magana ta yarfar da hannun shi baki sake yake kallon ta,tana ta haƙiƙan cewa kamar gidan tane". Koma tayi ta zauna taci gaba da cin abincin ta hankali kwance,kamar wani abu bai faru ba. Ƙwafa yayi yace,"wallahi Khadija sai na gyara miki zama bata tashen rashin kunya kike ba,tunda kin ƙi tashi haka zan shigo da Maryam gidannan part ɗinnan kina gani wallahi,saide ciwon zuciya ya kama ki,mtsewww sakarya kawai". Kamar da dutse yai magana,ko motsi batayi ba balle tasan da ita akeyi kai loma kawai takeyi tana kallon tv kamar ba wani mahaluƙi a ɗakin. Ya ƙara wani mugun ƙuluwa,ganin tayi shiru kamar bata ji shiba. Ƙwafa yayi ya ƙara fita fuuuuuuuuuu. Da kallo tabishi tana mai mamakin mugun halin shi. Shiko tafiya yayi gidan su Maryam ya basu haƙuri yace part ɗaya zasu zauna da Khadija,basai an kawo mata kaya ba,kafin ya gama ɗayan gini shi. Da ƴan'uwanta sunƙi yarda da sukaji yace kafin ya gama ɗayan ginin shi haka suka yarda,company yaje yasai sababin funiture na gado ya tafi dasu gida suka cire wa ƴancan suka sa sababin,don Maryam tace bazata kwanta a gadon da Khadija ta kwanta ba,raba falon yayi ya maida kayan Khadija can gefe da dining ɗinta yasa akasa kujerun Maryam a ɗayan ɓangaran da dining ɗinta,store ɗin Khadija ya shiga ya kwashe kayan abinci ya maida mata kitchen ɗinta akasa kitchen cabinet,yace ma iyayenta sukawo kayan kitchen ɗinta. Duk shige da ficen su Khadija na kallon su bata fito ba balle ace tayi. ********** "Wallahi Maryam ko kibari in ciki koko in je in faɗa wa Kamal ɗin halinki". "Dan Allah Khalil kayi haƙuri,saura kwana biyu bikina da ina hanaka ne da ban hanaka,kabari a ɗaura,zan rinƙa fitowa a duk inda kake ina samunka ba shine burin kaba". "Ai wallahi tunda kika shigo ɗakinan baki fita sai kin buɗe min ƙafa naci,na ɗanɗani daɗin gyaran amarci". Bai bata daman magana ba ya haɗe bakin su,yafara aika mata da wani mugun kiss mai kashe jiki da zautar da wanda ake aika mawa,take itama ta cafki harshen shi tana tsotsa,tana miƙa tana turo mai ƙirji tana goga masa breast ɗinta,suna sauke zazzafan ajiyan zuciya. Kai hannuwan sa yayi yafara matsa nonon ta yana yamutsa su tana sauke ajiyar zuciya,yana rinƙo nipples ɗinta yana murza su,tura hannun ta tayi cikin wandon sa ta kamo joystick ɗin shi tana murzata bakin tana jijjiga ta ɗayan hannun ta yana cikin rigarshi tana shafa ƙirjinsa. Ahankali ya zare mata kaya ya cire nashi,ya tura ta tsakiyan gado ya ware mata ƙafa ua danna mata joystick ɗin shi a ciki pussy ta,wata ƙara ta saki don shigan shi taji azaba,don ɗinkin da akai mata bai gama warkewa ba,caccakanta yai son ranshi saida yaji natsuwa ya ƙyaleta tai wanka ta tafi gida,bayan yabata dubu ɗari biyar gudun mawa,da ta koma gida ruwan zafi ta shiga tana ta gasa wajan don ta ciyu,don tana so tajita zam don, da la'asar haka suka shirya suka tafi kamu. "Wai ke Maryam kwata-kwata a sha'anin bikinan banga Khadija ba da zainab". Taɓa baki Maryam tayi tace,"Aunty Sa'ah ,Momy ɗazun ta gama tambayata ,Khadija bata da lafiya,Zainab ko ƙanin babanta ya rasu ,kinji dalilin davya hanasu zuwa,kuma ma banda kirki bankai ma Ummah Khadija katin bikina ba,don tana mugun sona itama,kema shaida ce Aunty Sa'ah". "Allah sarki,Allah yaba Khadija lafiya aiko zaki ban number ta inkirata,Khadija tana burgeni tana da kirki sosai,ina sonta duk cikin ƙawayen ki,ta biyo halin iyayen ta ,sanyin halin Ummah su yana birgeni bata ko magana sosai,Allah ya ba ma Ummah ta lafiya,don nasan tana da hawan jini". "Wayyo,eh tana da hawan jini" Maryam tace a taƙaice. Aunty Sa'ah tana ta kawo ma Maryam maganan Khadija ,Maryam na kaucewa ********** Ana gobe biki akai wanki amarya,washa gari ko da misalin shaɗaya na safe dubban jamaa suka shaida ɗaura a MARYAM SA'ID da angon ta KAMAL MUKHTAR,murna wajan amarya da ango da sukaji an shafa fatiha babu kama hannun yaro. Tana ji an ɗaura auran ta ɗau waya ta kira zainab ta shaida mata an ɗaura saide baƙin ciki ya kashe su,zama da Kamal har abada. Murmushi Zainab tayi tace," Allah ya wargaza auranan inshaAllahu bazai je ko ina ba". Tana gama maganan ta katse wayar zuciyarta na mata zafi da ƙunci. Shiryawa tayi tace ma Mamanta zataje unguwa ta tafi gidan Khadija don zuciyarta ya koma wajan Khadija taje taga wani hali take ciki yanzun haka da mijinta ya auro mata aminiyarta. Zainab bayan ta isa gidan kai tsaye ta shiga falon taga yanda aka sauya shi sai mamaki takeyi,ba kowa a falon sai ƙara tv. Bedroom ɗin Khadija ta nufa ta buɗe ta shiga,tana kwance tsakiyan gadon ta tana bacci hankalin ta kwance kamar ba ita.........! 😜😜😜😜😜😜😜😜😜😜😜😜😜 KAMAR BA MOM MUJAHID AKAI MA.......... BA YAU😂 *MARYAM* _(Ƴar Kunama)_ ~ROMANTIC STORY~ *ƘIRƘIRARRAN LABARI,BANYI DON CIN MUTUNCIN WANI KO WATA,TRUST, FRAUD, REASON, COLLECTION AND KNOWLEDGE* MALLAKIN:- *CAT LOVER* *PAGE 10* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHIM* Bedroom ɗin Khadija ta nufa ta buɗe ta shiga,tana kwance tsakiyan gadon ta tana bacci hankalin ta kwance kamar ba ita ake ma kishiya ba,zama tayi bakin gadon ta samu cinyar khadija dake waje ta aika mata da wani tsunguli,da yasa ta tashi a tsorace,tana warware ido,ganin Zainab na mata dariya yasa ta kai mata bugu tace,"muguwar banza har yanzun baki dena halin ki ba,wa yace ki shigo min gida har bedroom ba sallama?. Haɗe rai tayi tana maganan tana hararan Zainab da sai dariya take, ta ƙare shi da sigar tambaya. Tsagaitawa tayi da dariyan,tace,"wayace kibar gidan a buɗe,kina bacci ta ina kunnen ki zaiji sallama?. Harara Khadija ta ƙara wurga mata kafin tace," ta kunnen ki,mutum na baccin sa mai daɗi zakizo ki tashe shi muguwa kawai". "Yi haƙuri Khadija matar Kamal,uwar gida awajan Maryam kuma aminiyarta". Da sigar zolaya tai maganan,tanayi tana kashe ido guda tana mata gwalo. Mtsewwww ,"daga ita har Kamal ɗin na ɗaura ɗamaran ci musu a gidanan,Kamal bai san halina bane,ai ita Maryam ɗin zata bashi labari,wai kin san wani rainin wayo da Kamal yamin,wai saide in koma BQ yasa Maryam anan,ai tuni natashi tsaye na nuna masa bai isa ba,wallahi in yai wasa yau ɗinan Maryam bazata shigo gidanan ba". "Cabɗi halin Kamal ya wuce tinani na,anya ba asiri tayi masa ba". Taɓa baki Khadija tayi tace,"in ma asiri ne,ya tafi da hali,asiri ai yana tafiya da hali,waya sani ko kwance-kwance yayi ya ɓoye halin shi na banza ya bayyana na kirki,sam banso labarinan yaje kunan kowa a gidanan kar hawan jinin Ummah ta ya tashi". "Nide Khadija kiyi haƙuri,duk daɗin zaman gidan iyaye,zaman gidan miji ya fishi". "Wane gidan miji,tabɗi ba kalan wannan gidan mijin ba,gwamma inta zama gaban iyayena da kalan wannan aure wata uku da kwanaki an maka kishiya bakaji daɗin amarci ba,balle ka tabbatar ɗakin miji yafi na iyaye". "Nide kiyi haƙuri ki kauda kai kiyi kamar bakiji ba,kamar baki gani ba Khadija,nasan ki da zuciya ba'ayi miki baki rama ba". "Wallahi Zainab sai na tanka naga za'a shiga haƙƙina a cutar dani". "Ohhh Khadija kin faye kafiya da taurin kai yanzun fa suna son suga duk abin da zakiyi ace kishine". "Kishi,kishi fa naji kince,wa zanyi kishi da ita taɓarya da zani,saura maza,kowani tom nd jerry ya shiga,nagode ma Allah na kawo budurci gidan miji". "Tou ke akace miki Maryam bazata kawo ba?. Dariya Khadi ta kwashe dashi hartana wutsulawa ta faɗi ƙasa daga kan gado tace,"bari in gaya miki wani story",nan ta kwashe labarin abun da yafaru a asbiti,da labarin da taji nurse sunayi ta faɗa ma Zainab. Zainab sakin baki tayi da ido tana sauraran Khadija. Khadija bata damu da kallon da Zainab ke mata ba na mamaki taci gaba da faɗin,wallahi na gode ma Allah baya sex dani tun farkon auran mu da yakeyi sosai,daga baya sai yai sati bai yiba,banne man sa don kunya nakeji,daga ƙarshe ma ya dena,ina ganin last sex ɗin da mukayi ne nasamu ciki,amma wallahi in na ƙara buɗe ma Kamal ƙafa yacini sai in yaje anyi gwajin ƙanjamau an tabbatar min da bai dashi". Innalillahi wa inna ilaihi raji'un Zainab ke mai-maitawa. "Kidena mamakin ɗan adam Zainab,Maryam duk da suna da rufin asiri,amma tana da shegen son duniya,tana so arinƙa sata cikin manyan ƴaƴan masu kuɗi wa ƴanda ake damawa dasu,baccin baban ta tsohon edita ne na NTA kaduna,ba wani kuɗi bane dashi,face rufin asirin Allah da wadatan zuci,inde zata samu kuɗi ta biya ma kanta buƙata zatabi maza,ƴaƴan masu kuɗi ko masu kuɗin da kansu,su cita su bata kuɗi,ki duba shigarta yanayin shigarta koni da Abba na yafisu rufin asiri banayin shi". Sauke nauyayyan ajiyar zuciya Zainab ta aje. "Ban san mai nayi mata ba,mai na tsare mata ba,da har kullum ramina take shiga". Sai yanzun Zainab ta iya buɗe baki tayi magana cikin sanyin murya tace kiyi haƙuri Khadija,kowa da yanda Allah ke jarabtar shi,ke Allah ya jarabce ki da mafi mugun abokan taka,kaso mutum ya nuna ma so a fili,amma a zuciyar shi kamar ya kashe ka,i hate fake love,fake friends,fake relationship,kita haƙuri da addu'a, nima zan taya ki inshaAllahu haƙurin ki alkhairi ne". "Ke Zainab kidena gayamin zaman haƙuri anan gidan,tunda ita *ƳARKUNAMA* ce bata san na gida na,zan nuna mata nima cinnaka ce bansan na gida ba wallahi". "Khadija kenan,nide banyi aure ba,bazan so kema auran ki ya mutu ba". "Ai wallah Zainab badon zunubi da gudun fushin ubangiji ba danaci kwalar Kamal sai ya sakeni,kuma banso inyi abin da zai taɓa zuciyar iyayena,kalman rashin mutunci waccece ban jita daga bakin Kamal ba akan ƙarin aure,zagi cin mutuncin iyaye,ke da badin wallahi Kamal ya ganni a tsaye ba da har dukana sai yayi". "Tou Allah ya sawaƙa". Ci gaba sukayi da hira ,tare sukai aikin kitchen,sai gafda magariba Zainab ta tafi tana mai ƙara ba Khadija haƙuri. ********* Ɓan garan amarya harda kinɗan kalangu,bikinan gabaki ɗaya baa kira mallam ba,sai sheɗanu,anyi ɓarin kuɗi kamar ba'a so,sai bayan ishaai aka tashi,lokacin ƴan ɗaukan amarya sunzo iyayen bogi daya haya. Bayan iyayenta sun gama mata faɗa da nasiha aka fito da ita aka sata a motor sai gidan miji,babu ko ɗigon hawaye a fuskan wannan amaryan. Khadija na daga ɗaki tajiyo shigowan motoci haraban gidan sai guɗa akeyi,ɗaukan remote tayi ta ƙure volume ɗin tv da take kallo,ta dena jin hayaniyar su. Ko da aka shigo da ita aka rasa wacce zata sauketa ba,ba'aga idon uwar gida ba ko ƴan uwanta,hakanan aka kaita ɗaki,ƴan uwanta suna ta mashaAllah musamman yanda aka tsara falon ya haɗu,ahankali suka watse sai daga ita sai ƙawar ta Fari'atu da Naja, suna ganin mutane sun watse suka fara shafe-shafen juna,Maryam kallon su kawai take,basu kunyar suci juna agabanta. Jin motsin shigowa ne yasa ta ɗaka musu bugu suka bar abin suke,suka gyara,abokan Kamal da Kamal sai ƙamshi sukeyi,bayan anyi wasa anyi barkwanci aka saya baki suma suka wuce sai amarya da ango. Matsowa tayi tafara shafa shi don tashi wani magani a wiya take buƙatar ta kawai acita. Gaban kamal yankewa yayi ya faɗi da yatina bai iya sex. 😍😍😍😍😍😍😍😍 _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 11* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Gaban kamal yankewa yayi ya faɗi da yatina bai iya sex yanzun, sai ya gama shan magani. Kalan shi tayi da rinan-nun idanuwanta tace,"Baby bakai missing ɗina bane,kake kallona ni kaɗai ke mararin ka". Murmushin yaƙe ya ƙaƙalo yace,"Baby ba haka bane na gajine kawai,kinsan hidiman biki ,jinake bazan iya komi ba yanzun bacci kawai nake buƙata". Ya ƙarashe maganan yana hamman ƙarya tare da rufe baki. "Babu wani kace dai kafin inzo kaci matar ka ,baka buƙatata shiyasa zakace ka gaji,kowani ango yana mararin first night ɗinshi da zumuɗi,Allah-Allah yake akawo mai amarya amma banda kai". Cikin muryan kuka ta fara maganan ta ƙarashe shi da fashewa da kuka. Hankalin Kamal ya ɗaga ya tashi ,jikin sa har rawa yake ya rungumo ta yana shafa bayanta alaman lallashi,haƙuri yake bata,itako tana ƙara sautin kuka da ƙyar ta tsagaita kukan,sai ajiyar zuciya takeyi. Ahankali ya fara magana yace,Maryam tun randa kika bani kanki har yau da kika zama mata-ta ban ƙara kusanci Khadija ba,sabi,saboda girman alƙawarin dana ɗauka miki,joystick ɗina nakine ke kaɗai bada wata ba,don haka ki kwantar da hankalinki bazata shiga kowa ba sai ke,abinda kike zargi bashi bane,kiyarda dani". Jan majina tayi kafin tace,"tou in bashi bane miye zakace min ka gaji bacci ba haka kake min ba muna waje". Murmushi yayi ya lakuce hancinta ,kafin yace,"Baby ba komi zaki samu 100% ba agidan auran ki,shiyasa ake cewa Allah yabadab zaman haƙuri,ba wannan ba ma,yanzun mai kikeso". Turo baki tayi gaba kamar shantu tace," kai kawai nake buƙata". Kin samu ya faɗa ataƙaice kafin yakai hannun shi gareta yafara aika mata saƙƙwanni tana maida masa martani,naja musu ƙofa natafi ɗakin Khadija inga wani hali take ciki a lokacin. *********** Kwance take ,ƙafa ɗaya acan ɗaya acan hankalinta kwance take bacci kamar babu abinda ke damunta,sanye take cikin wata rantsa-ts-tsiyar rigan baccin da bata wuce guywa ba,santala-santalan cinyoyinta suna waje,gashin kanta a barbaje. Ɗayan hannun ta ko wayarta ne aciki ta damƙeta,har yanzun Tv da ta kunna yananan yanayi volume ɗin bata rage ba,da alama kallo take da chart baccin ya ɗauke ta bata shirya ba. Bari in koma ɓangaran amarya da ango inga wainar da ake toyawa,ƴar bauchi ta,ko ƴar kanon dabo. Romance suke duk ya rikitata ba'abin da take buƙata kamar ya shigeta,shiko sai tura mata yatsa yake yana fingering ɗinta,yana tsotsan breast ɗinta ,lokacin bakomi jikinsu . Nishi takeyi da ihu tana faɗin kacini daɗi,shiko sai ƙara tura mata yatsa yakeyi,buɗe ƙafarta yayibya shigeta,shigar shi ba wiya ko two munites baiyi mai kyauba yayi relizing ,ya ƙanƙameta yana wani irin numfashi,itako alokacin taji sabon sha'awa. Fashe masa tayi da kuka,duk da buƙatarta ya biya ya shigeta,wani ƙullin boka yabata yace ta matsa,inde ya shigeta tou ba wata macen da zai ƙara kusanta in ba ita ba,sannan jin maganan ta ko kamar uwa da ɗanta ,komai tace bazai tsallake ba,balle yai mata musu. Shafa bayanta ya rinƙa yi yana sauke nauyay-yan ajiyar zuciya. Ahankali tace,"baby wai har kayi relizing?. Murmushi ya mata kafin yace ,"eh",a taƙaice. "Baby kana 40munites da kafin ka kawo,mi ya faru ne,kode an mana asiri ne baza muji daɗin ranan nan ba?. Da mamaki take maganan,ta ƙareshi da sigar tambaya. *DAMA DUK MAI ZUWA GIDAN MALLAMAI GANI YAKE KOYA ZUWA YAKE KOYA SANA'AN SHI KENAN* Murmushi yayi yace,"wa zaisa mana hannu Honey?. Shima ya maida mata da tamaya. "Matar ka mana",tafaɗa da gatsali. Murmushi yayi bai kuma cemata komi ba. ********** Kiran sallah farko ta tashi da addu'an tashi daga bacci,ahankali ta sauke santala-santalan ƙafarta a ƙasa ta saka silifas ɗin ɗaki tana murza ido. Miƙewa tayi ta ɗau hula tatat-tara himilin gashin ta waje guda ta ɗaure kafin tasa hulan,ta nufi toilet ,tashiga da addu'a,bata jima ba tafito ta sauya kaya tasa dogon riga da hijjab,ta nufi inda ta ware don yin sallah ta tada sallah,bayan ta idar tajima zaune tana azkhar daga bisani ta ɗaga hannun ta sama tana ta kwararo addu'an,Allah yabata haƙuri da juriyan zama gidan mijinta da kishiyarta,tajima tana addu'a kafin ta miƙe,don ji take cikinta kamar an mata yasa,yanzun in tana jin yunwa jikinta har rawa yakeyi miƙewa tayi ta zare hijjab ɗin tacire rigan tasa riga da wondo iya guywa tafito ta nufi kutchen. Fanke taji tana sha'awa(puff-puff)kwaɓa shi tayi kamar haka, bayan ta tanaji kayan haɗin ta. Fulawa,Sugar,Yeast,Mai Yanda ta haɗaw Da farko ta tankaɗe fulawarta a roba mai kyau mai murfi.Sai ta zuba yeast da sugar da ruwa ta kwaɓa ya kwaɓu sosai(ya yi ruwa-ruwa in da zai rika kamun hanu) sai ta rufe a wuri mai ɗumi. ta kunna room hitter don yai saurin tashi bayan ya yi sai sai taɗora kaskonta wuta tasa mai ya yi zafi. Anan sai ta rinƙa ɗeban ƙullin da ludayi tana sawa a cikin mai tana soyawa ya yi jan suya tana kwashewa tana sawa a kula tana gamawa ta haɗa lemon abarba Kankana,Abarba,Sugar,Flavour Yadda ta haɗa Farko ta cire ƴaƴan kankana sai tasa a blender ta gyara abarba itama tasa sai ta sa ruwa tayyi blending na sa baki ɗaya. bayan ya yi sai ta tace ta sa sugar da flavour da ƙanƙara. Banbancin tsakanin juice da smoothie da kuma milkshake Idan ta yi blending wannan kayan marmari (fruits) kawai har sai ya niku lumus tasa ƙanƙara, to wannan SMOOTHIE ne. Idan kuma tayi, bayan niƙan, ta tace shi, to wannan JUICE ne. Idan taniƙa ta saka ruwa da madara wanann MILKSHAKE ne ke nan. Ina fata gane wannan lemu da dija tayi muku. nace Khadi a sha lafiya Koda ta gama tafito to 09:00am ,jera abinta tayi a dining ɗin ta koma ɗaki ta watsa ruwa a gurguje,dogon riga kawai tasa ta feshe jikinta da turare ta fito,ta nufi dining jan kujera tayi ta zauna ta buɗe puff-puff ɗinta tasa a plate,ta ɗebi juice ɗinta a kofi tafara ci a hankali tana lumshe ido saboda daɗi. Ta kusa cinyewa taji alaman anfito,ɗaga kai tayi taga ashe amarya da angone,sunci ado kamar bazasu mutu ba,kayan kala ɗaya suka sha shadda blue,Kamal de ya haɗu ba ƙarya yayinda Maryam kamar birin wasan yara,saura kaɗan dariya ya kuɓuce mata ta danne ta wani ya mutsa fuska kamar taga kafi taci gaba da cij abinta batare data ƙara kallon suba. Kallon dining ɗin Maryam yayi yaga wayam ba kula ko guda ya dubi ɓangaran Khadija da take cin fanketa tana kora da juice tana tawani lumshe ido. Maryam sai wani shigewa jikinsa take tana shagwaɓa wai yunwa takeji. Ɗaga murya yayi yace," ke Khadija ina abincin break ɗinmu?. Wani ɗagowa tayi ta zuba musu ido tsawan daƙiƙa tana kallonsu,tana taɓa baki da yamutsa fuska,ba tare da tayi magana ba taci gana dacinye fanken ta dayai saura. "Bakijina ne ina magana,mai yasa baki da kunya baki da tarbiya Khadija nayi takaicin auranki"mtsewww. Cikin kakkausan murya yake maganan. Maganan shi tayi matuƙar dukan zuciyar Khadija,lallaima ya raina mata wayo,dama da arziki ne,amma tunda ba arziki zasu sa ƙafan wando ɗaya dasu,ƙara ɗago rikitattun idanuwanta tayi ta zuba musu tsawan two munites kafin ta buɗw baki tace............!. COMMENTS _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 12* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Maganan shi tayi matuƙar dukan zuciyar Khadija,lallaima ya raina mata wayo,dama da arziki ne,amma tunda ba arziki zasu sa ƙafan wando ɗaya dasu,ƙara ɗago rikitattun idanuwanta tayi ta zuba musu tsawan two munites kafin ta buɗe baki tace,"ƴar aikin ku ceni ko jakanku ceni,ohhh ta iya kwana da miji,amma sam batasan yanda zata fito kitchen ta sarrafa abinci ba,abinci don ciki na kaɗai nayi banyi da wata gardiya ba,kuna ɗaki kuna auran tambaɗa,auran da ba istibura'i zubar da ciki a satin aure zan muku girki?,kufito kuna shauƙin ƙauna ga baiwa tayi muk......! Saukan lafiyayyan marin da sai da takai ƙasa yasa ta tahaɗiye sauran maganan ta,sam batasan sanda ya ƙaraso ba,yana tsaye jikin shi har tsuma yakeyi. Maryam ko a razane take kallon Khadija tunda ta fara magana,da mamaki fal a zuciyarta ya akayi tasan ta zudda ciki,kukan ƙissa ta fara wai Maryam ta mata ƙazafi. Khadija ko dafe kumatun ta tayi ta runtsa ido,tana jira yaci gaba da dukan ta,shirun da tajine yasata buɗe idon ta sauke akan sa yana ta wani huci kamar namijin damusa. Binta yayi ya take mata ƙafa,sai data saki ƴar wani ƙara,ta koma ta lumshe manyan idanuwanta. Murza yatsun sa yafara yi suna ƙara cikin kakkausan murya yace,"wallahi Khadija kika ƙara alanƙanta matata da zina sai na maidaki abin kwatance sai na shafe labarinki a doron ƙasa,don wallahi Maryam tafi min kowa a duniyar nan aciki harda uwata,don Maryam tana son farin cikina,uwata ko son farin cikin bare take". Khadija ware ido tayi tana kallon Kamal da ya fifita matan shi akan uwar shi,anya Kamal ƙwaƙwalwan shi ɗaya,yana cikin hankalin sa,lallai kam akwai big problem,uwa uba itace bare,Kamal in har ɗan halak ne zai dubeta yace mata bare,wani hallaci ne batayi mai ba,(ga riban hallaci nan kina girba) wani ɓangare na zuciyar ta ya faɗa mata. Yana gama maganan ya koma yaja matan shi ɗaki ya fara aiki lallashi,da ƙyar ya lallasheta tayi shiru,kafin ya ɗau key yafita cikin gari yi musu takeaway. Khadija ko ta jima kwance sai saƙa da warwara take a zuciyarta,sai da taji ƙafarta ta dena mata zugi kafin ta miƙe ta shiga ɗakin ta,har yanzun zuciyarta tufka take mata da war-wara. Daga bisani ta miƙe ta canja kaya,doguwar rigan atamfa tasa yellow mai ratsin dark blue,yayi mata matuƙar kyau,ɗaurin Aisha Babangida tayi ,batayi wani kwalliya ba,illa hoda da ɗan kwalli da ta murza a idonta ta fito,bayan ta yafa mayafi yellow,yellow takalmi da yellow jaka,sai ƙamshi takeyi. Zaune suke a dining ya ɗaurata kan cinya yana ta bata abincin da ya sayo,kallo ɗaya tayi musu ta kauda kai tai hanyar waje takalmin ta sai ƙwas-ƙwas yakeyi,dukkan su sai da natsuwan su yakoma gareta. Maryam cike da tsan-tsan baƙin ciki da takaici da haushi take kallon kyawon Khadija,ji take dama itace ke da kyawunan da tafi haka bala'i. Shiko kallonta yakeyi bai san mai yasa ba zuciyar shi na wajanta,amma ruhin shi na wajan Maryam,sam baiso yaganta cikin damuwa,Maryam kula da kallon da Kamal kema Khadija yasa tawani ja dogon tsaki tana ƙoƙarin sauka akan cinyarshi cike da tsan-tsan kishi falll a idanunta. Matseta yayi cikin tattausan murya yace,"ina zakije?. "Ban san kana kallonta ba sai kabita tashi kabita nace". Cikin ɗaga murya take masa maganan. Ƙara kwantar da murya yayi yace,"kiyi haƙuri mai zan kalla awajan ta wanda baki dashi,kawai dai ina kallonta ina mamakin sharrin da ɗazun tayi miki ne". Sauke ajiyar zuciyatayi jin abinda Kamal yafaɗa,ta ɗan saki rai. Murmushi yai mata yaci gaba da bata abincin tanaci tana masa shagwaɓa. *********** Khadija ko motor ta ta faɗa,maigadi ya buɗe mata get ta fita,kai tsaye gwani mukhtar road ta nufa,abakin wani tangamemen get tayi hon mai gadi ya leƙo yaga itace kafin ya buɗe mata yana washe haƙora yasan yau aljihun sa zaiyi kauri,har inda tayi parking yaje suka gaisa a mutunce kafin ta shiga cikin gidan. Da sallama ta shiga falon gidan. Amsawa ƴardattijuwan tayi da fara'an ta. "Hajiya yau da tinanin ki na tashi tace sai nazo ganin ki". Tai maganan tana mai zama. Murmushi tayi tace,"na ɗauka kema kin manta danine,kamar yanda mijinki ya manta dani don na hanashi ƙarin aure". Waro ido Khadija tayi a zuciyarta tace cabɗi ashe Hajiya batasan yayi aure ba,tou suwaye suka mai iyayen biki,ta tambaye kanta,tambayan da ba mai bata amsa sai shi Kamal ɗin yasa ta ƙaƙalo murmushin ƙarfin hali tace,"Kai Hajiya in yana buƙatan ƙarin aure ai da kin barshi kin sa masa albarka ya ƙaro,niko banda damuwa". Taɓa baki tayi tace," ai uwar goyona tasamin majanyi Hadiza,nasan hallaci,ni ƴar halak ce,bazan so inyi abinda girmana zai faɗi ba". "Hajiya tamu,Allah yaja da ranki,ya ƙara tsawan rai". "Kude zami ma fatan haka muko shekaru Hadiza sun ja". "Ai Hajiya in zaki shekara dubu muna sonki". "Balle ma bazanyiba". Murmushi Khadija ta ƙarayi tace,"gidan ke kaɗai,ina Najma?. "Taje bokoko a wuta,nayi-nayi ta fito da miji wai ita sai ta gaba boko a wuta,ta rainani,ko don bani na haifeta ba oho". Khadija rausayar dakai tayi gefe,ta riƙe haɓɓa tace,"Hajiyar mu,bokon yana da amfani,kibarta ta ƙarasa,wani lokacin ma auran gaggawa baida amfani,kita mata addua Allah zai kawo mata miji na gari inshaAllahu". "Allah yasa",nan suka fara hira,Khadija ta kwance mata kitso tayi mata sabo,ta hana mai aiki girki ita tayi mata tuwan shinkafa miyan kuɓewa,har Najma ta dawo suka ci gaba da hira,gwanin ban sha'awa,bata bar gidan ba sai bayan magariba. ********** "Haba Dr hadi ya zaayi jiya akaini ɗakin miji yau kace in fito in sameka,kabari nan da sati ɗaya". Acan ɓangaran sa murmushi yayi yana juyi akan kujeran shi na office yace," wallahi shaawa nake kuma ba,shaawar kowa ba sai naki,dole kifito ki biya min buƙataya,koko in tura ma mijinki vedio da naciki ta dugura,sannan da cikin da na zubat miki". Yana gama magana ya katse kiran,bin wayar ta soma yi da kallo,zuciyarta ta tsinke ya zatayi da Kamal tafita,gashi Hadi ya kasa amsan uzirinta,kai da komowa ta farayi a tsakiyan kitchen ɗin tsawan lokaci Lokaci ɗaya tai murmushi ta gyara natsuwar ta jin ta samu mafita da sauri ta fito daga kitchen ɗin tana juya wayarta a hannun ta........! Commment nd shared _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 13* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Lokaci ɗaya tai murmushi ta gyara natsuwar ta jin ta samu mafita da sauri ta fito daga kitchen ɗin tana juya wayarta a hannun ta,tafito ta nufi bedroom ɗin Kamal,yana kwance rigingine kan makeken gadon shi yana danna laptop ɗinshi,ta zauna ta gefen shi. Ɗan ɗagowa yayi ya kalleta ya sakar mata murmushi kafin ya maida kanshi yaci gaba da abinda yake. Kwantar da kanta tayi kan bayan shi,gaban shi ya faɗi,karde tace buƙatar sa takeyi,tun jiya da yai sex da ita yakejin abin na masa zafi yana so ma ya fita yaje yaga Dr. "Yadai?,ya tambayeta ataƙaice batare daya ɗago ba. Kashe murya tayi tace," heartbeat bacci zan shiga bedroom ɗina inyi karka tasheni har sai ni natashi dakaina saboda gajiyan biki har yanzun bai bar jikina ba". Sauke sassanyar ajiyar zuciya yayi ,ba tare da ya ɗago ba yace,"ok ba damuwa,nima fita zanyi cikin gari". Ajiyar zuciya na matuƙar jin daɗi ta sauke kafin ta manna masa kiss a kune ta miƙe ta fice,ba tare da ta masa addu'an adawo lafiya ba. Murmushi yayi tare da lumshe ido kafin yaci gaba da aikin sa. Agurguje ta shirya tafita,gabanta na faɗi karta haɗu da wanda tasani,tana ko fita get ɗin gidan tai sa'an samun napep. Mai gadi ko sai mamaki yakeyi yaushe ƙawar Hajiya tazo ta shiga bai sani ba,kuma yaga fitan Hajiyan. Facemarks ta saka bayan ta shiga napep,tare da sauke nauyayyan ajiyan zuciya,kamar wacce tai gudun fanfalaƙi,gudun ceton rai. Daga halliru ɗantoro zuwa sultan road ba nisa sosai,biyan ɗan napep tayi ba tare da ta amsa canji ba,tana tafiya tana waige-waige haka ta tsallaka titi tashiga asbitin,kai tsaye office ɗin Dr Hadi ta nufa,batare da neman izini ba ta cusa kai,yana zaune yana rubuce-rubuce a kan planeshit. Sai da ta tabbatar ba wanda ya ganta har ta shiga office ɗin ta jingina da ƙofar tana sauke ajiyar zuciya. Ɗagowa yayi yaga wannan wani maitsaurin idone zai shigo mai office batare da neman izini ba,ganin Maryam ne yaji mamaki matuƙa,bai tinanin zata iya fitowa ba,lallai duk wanda ya aure Maryam ya aure bala'i . Haɗe rai tayi bayan locking ƙofar ta taka ta ƙarasa inda yake ta tsaya akansa ta haɗe rai kamar bata taɓa dariya ba. Shiko ganin yanayin hucin da take yasa shi kwashewa dawani mugun dariya yana buga table ɗin dake gaban shi. Ƙuluwa,iyakan ƙuluwa Maryam ta ƙulu,jan kujera tayi ta zauna tana ƙwafa,sai da yayi dariya mai isarsa kafin ya tsagaita duk tana kallon sa,haɗe rai yayi yace," na ɗauka zaki taurin kai kiƙi fitowa,da wallahi direct mahaifinki zankai ma vedio ya kalla lalatan da ƴarsa takeyi,kafin in ɗaura shi kan youtube ,nasan zai samu karɓuwa,sunan kine zai ɓaci ba nawa ba,don ni komai nayi adone". Cikin halin ko in kula yakw maganan. Ƙwafa tayi kafin tace,"tou gani mai zakayi min da kake nemana?. Cikin ɗaga murya mai cike da masifa take magana. Mayaudarin murmushi ya sake mata kafin yace,"cinki nakeso inyi in miki ciki,don naga alaman kamar wannan mijin naki ragone,bazai iya gamsar dake shi kaɗai ba,sai kin haɗa damu". Yana maganan yana aika mata da mayaudarin murmushi. Taɓa baki tayi kafin tace," tou ina ruwanka,ko shafani yakeyi in kawo". "Aiko da bakiji daɗi ba". ya faɗa yana mai kashe mata ido. Jawota yayi ta dawo kan jikin sa,ya ɗau hannun ta ya tura cikin wonda sa,uana faɗin,"kinjita ko sai kewarki take har wani zillo take da taji muryanki". Shafa tayi ta sauke ajiyar zuciya tare da lashe baki,don a buƙace take sam bataji daɗin first night ɗinsu da Kamal ba,gwamma awaje yafi gurzanta. Kai hannunwan shi yayi yafara yamutsa nonon ta yana lumshe ido,itako wani banƙare masa ƙirji tayi tace,"washhhh,tana wani ƙara gyara zama ajikin sa tana juyowa tana haɗa bakin su,zazzafan kiss take aika masa,ƙarfin hali yayi ya ɗauketa ya maidata kan dongon kujeran da yake office ɗin ya kwantar da ita,ya zame mata kaya tass,kafin ya cire nashi,ya bita ya danne,ya tura nonon ta ɗaya cikin baki,ɗayan ko yana murza mata clitoris,wani miƙa da ban ƙarewa tayi tana danna kansa kan breast ɗin ta,tana nishi,a hankali yake murza kan breast ɗin cikin salo mai rikitar da wanda ake mawa. Gabaki ɗaya ta fita hayyacin ta,nishi kawai takeyi da sambatu. Cire bakin sa yadawo da kansa HQ ɗinta yafara lasan clitoris ɗinta,nan ta ƙara mugun rikicewa,tura yatsan sa yayi ramin Hq ɗinta yana mata fingering yana tsotsan clotoris ɗinta,sai da ya jiƙa wajan tafff ta miyau kafin ya buɗe ƙafarta,ya kamo zugureriyar joystick ɗin sa ya tura mata,atare suka sauke ajiyar zuciya,yafara mata pumping,tana ihu ya toshe mata baki yaci gaba da zungura mata abin ji take har wiyanta,juyata yayi ta karkace yaci gaba da zuba mata aiki,sai da yaci yacinye,sai yakusa relizing ya cire don baiso ya kawo da wuri saida yakwashe kusan awa ɗaya da rabi yaga alaman ta galabaita maƙogaronta ya bushe kafinya cika mata Hq da ruwanshi ya ƙanƙameta yana nishi. Jin kiran sallah magariba yasa ya ɗagata,duk tayi laushi,kashe mata ido yayi yana murmushi yace,"kona ƙara ne,don naga wajan da alama wancan angon naki bai iya caccakar wajan ba". Uhm kawai ta iya cewa,don kalan cin dayamata ya wuce tunanin ta,gabaki ɗaya hq ɗinta ya ciko ya kumburo,ɗaukan yayi yakaita bayi ya gasa mata wajan yabata magani,bayan ya haɗa mata tea mai kauri tasha,sa mata kaya yayi yace mata zata ga saƙo a account,sallama tayi masa tafito. Adai-dai ƙofar futa sukai ido huɗu da Khalid abokin kamal,kallon kallo sukai ma juna,gaban maryam ya yanke ya faɗi,tai saurin.........! *WANNAN SHAFIN ƊUNGURUGUM SADAUKARWA NE GAREKU MASOYANA,INA MATUƘAR FARIN CIKI,DA YANDA KUKE NUNA MIN ƘAUNA,WASU NASANKU WASU KO BAN SANKU BA,INA GODIYA SOSAI DA COMMENT ƊINKU,I LOVE U OLL😍😍😍😘😘😘* _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 14* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Adai-dai ƙofar futa sukai ido huɗu da Khalid abokin kamal,kallon kallo sukai ma juna,gaban maryam ya yanke ya faɗi,tai saurin. ficewa daga get ɗin tanasa facemarks. Khalid bin bayanta yayi ko kafin ya fito tatare wani napep ta shige batare da tayi ciniki ba,ko kafin ya fito harta wuce. Zaro wayan sa yayi a aljihu ya kira number Kamal sai da ta kusa tsinkewa ya ɗaga,lokacin shima yana giwa hospital office ɗin Dr sa ,bayan sun gaisai yace,"Abokina kamar yanzun naga amarya a hospital?. "Wace amaryan babban ko ƙaraman?. Kamal ya ƙara maida masa da tambaya. "Ƙaramar mana,Nanah Khadija na yawo ne,sai muzo gidan ku har mu fita bamuji motsinta ba". "Kai ba ita bace,ya zaayi Maryam ta fita jiya akawota,Khadija ce nasan bata gida,Maryam ko tana gida tana ɗaki tana barci na barta". Khalid cika da mamaki fal a zuciyarshi ga wacce yagani ga wacce akece mai ta fita,sauke ajiyar zuciya sanyayya yayi yace,"ok Allah ya sawaƙa ango,sai mun shigo cin taliya",cikin zolaya yai maganan. "Tou sai kunzo,ai amaryata tasan hannun ta". Aje wayar sukai daga bisani. Saida mai napep ya wuce capital school kafin ta sauke a jiyar zuciya ta gaya masa layin da zai shiga. Dai-dai kwanan layin suka ƙara kiciɓus da motor Khadija itama zata shiga layin,ta ɗan razana,sai kuma ta tuna,ko sauraran ta Kamal bazaiyi ba balle ta gaya masa ta ganta waje sam bazai yarda ba. Saida ta jira Khadija ta shiga ,kafin tabiya ɗan napep ta fita,ta buga get ɗin mai gadi ya leƙo,ya washe haƙora ganin ta yace,"aa ƙawar Hajiya halan ta gayamiki ta dawo yanzun ta shigo ko". Kallon uku saura kwata tayi masa kafin taja dogon tsaki tashige. Da mamaki yake kallonta ta dubeshi tsofai-tsofai ta mai tsaki,da kam har gaishe shi take,ko mai ya mata haka oho yake tambayan kansa,ɗaga kafaɗa yayi ya koma kan kujeran sa ya kara radio a kunne yaci gaba da saura-ra. Khadija bayan ta shiga,ta aje jakanta ta shiga toilet ta watso ruwa tare da ɗauro alwala tafito,tasa kayan baccin ta ta zauna gefen gado ta jawo wayarta tafara latsawa tana jira akira sallah tayi ta kwanta,batajin yunwa saide ƙila zuwa anjima in abin ya motso mata dole ta nema taci. Bata jima sosai da zama ba aka kira sallah ishaa'i ta miƙe ta ɗaura zani kafin ta zumbula hijjab ɗinta ta kabbara sallah. Madam Maryam ko da tashigo bata ga motor Kamal ba,ƙara hamdala tayi da tai shigewar ta ciki kanta tsaye batare da fargaban komi ba,aje jakarta tayi bayan tashiga bedroom ɗinta ta ƙara gudun fanka,ta kunna AC ta cire kaya tsirara ta hau gado ta kwanta ta ware ƙafa,da sanyin fanka da AC ya fara ratsa wajan har wani lumshe ido take,a zuciyarta tana ta tsine ma Hadi,ashe kanshi yai ma gyara ba ,ba mijjnta ba,jiwani mugun ci da yayi mata,tasan ko matar shi bai da yake aure bai pumping ɗinta cin wulaƙanci kamar yanda yake mata intazo hannun shi,ita duk a samarinta ma akwai mai mata muguntan ci kamar Hadi,Kamal yafishi iya sarrafa mace ne kawai ta manta inda kanta yake. Kamal sai after ten ya shigo gida,sai davya shiga ɗakin sa yayi wanka ya gama duk abin ya kamata yayi kafin yafito duba gimbiya *ƳARKUNAMA* Bugun duk duniya yayi ma ƙofar yana kiran sunan ta tanaji amma tai kamar tana bacci haka ya haƙura ya koma ɗakin sa,dama ya dubata ne don karta ce bai dubata ba,yasan tana baccin gajiyar biki,shima hakan yamai daɗi,karta dame shi da jaraban tsiya,gashi Dr yace kar ya ƙara bari ya kusanci mace,in ba haka ba sai yaje india anyi mai aiki,shiko baison aikin nan. Tana ji yadena bugun ƙofar ya wuce ta sauke ajiyar zuciya ta ciro wayarta daga ƙasan filo ta kira Alhaji sabo suka ci gaba da waya,har yanzun ƙafafuwa gwale kan katifa kamar wacce akai ma kaciya. Washagari kamar yanda ta saba haka ta tashi bayan tayi sallah ta shiga kitchen tai girkin ta. Shiko saide ya tashi yaje ya sayo musu awaje,ga abinci cike da store amma gimbiya tace sai tayi sati zata fara girki ita amarya ce. Haka aka cinye sati guda kullum Khadija ta turare musu gida da ƙamshin girki kala-kala ,gashi kullum cikin gyaran ɓarayin ta takeyi da ƙamshi,yayin da Madam *ƳARKUNAMA*,tunda aka kawota aka aje side ɗin da kayanta yake baiga tsintsiya ba,inko samarinta suka kirata suna son ganin ta,ko yana nan ko bai nan zata fita,in yanan ,ƙaryan bacci take mai ya saki baki a ɗaki tayi ficewar ta kanta tsaye,mai gadi ko yaushe mamaki yake mai ƙawar Hajiya ta dawo yi gidanan,abinda ba ruwan shi saide yaja baki ya tsuke. Duk tsawan wannan kwanakin Maryam da Kamal ba abinda ya ƙara shiga tsakanin su,har mamakin ta yake amma bai nuna mata ba ko kaɗan,shi hakan ma daɗi yayi masa. Khadija ko inda suke bata kallo,inta fito tai girkinta taci sauran takai ba Inna mata mai gadi,don anjima bashi take son ci ba wani zata girka. "Baby yunwa nakeji please ka tashi ka samo mana abincin ci". Maryam ke maganan cike da shagwaɓa. Bai ɗago ya dube ta yaci gaba da danna wayar shi kamar bazaiyi magana ba,can kuma ya gyara kwanciya,kafin yace," akwai komi a kitchen ki tafi ki dafa yaufa satin ki biyu,kuma kullum sai na fita na sayo abinci ina magidan ci". Cike da masifa yake mata maganan. Buga ƙafafuwan ta tayi a ƙasa ta zauna daɓas ta fashe da kuka. Lumshe manyan idanuwan shi yayi ya ɗago ya dubeta tsawon mintuna yana ƙare mata kallo,itako sai ɓare baki take tana kukan shagwaɓa gyaran murya yayi kafin yace..........! FANS INA ƘAUNAR KU YANDA KUKE NUNA MIN ƘAUNA A DUK INDA KUKE😍😍😍 _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 15* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Lumshe manyan idanuwan shi yayi ya ɗago ya dubeta tsawon mintuna yana ƙare mata kallo,itako sai ɓare baki take tana kukan shagwaɓa gyaran murya yayi kafin yace,"Maryam kin cika rigima kishiga kitchen ki dafa da kanki mana,nagaji da cin abincin sayarwa". Cikin halin ko in kula yai maganan. Ƙara shagwaɓewa tayi cikin muryan kuka tace tou ka tashi kaje wajan matarka ta rinƙa haɗa girki damu,a gaskiya ban iya girki ba". Ɗan waro ido yayi alaman mamaki kamar zaiyi magana sai kuma ya miƙe ya fita. Tana cikin kitchen tana aikinta han kalinta kwance,babu abinda ke damunta a zuciyarta,farin ciki da annashuwa kawai takeji, bayan ta gamafiran doya fate takejin sha. Ta haɗa kayan fatan ta ƙamshi kawai ke tashi • Doya, Manja,Alayyahu, Dakakken karafish ‘cray fish’, Albasa,Attarugu,Tumatir, Bandar kifi, Nama, Tafarnuwa, Citta, Magi, Kori ta samu danyar doyan ta fere ta ta yayyanka ta ƙanana sannan ta wanke ta ajiye a gefe,bayan haka sai ta samu ganyen alayyahu shi ma ta yayyanka amma manya-manya ta wanke da ruwan gishiri sannan ta ajiye a gefe, ta silala nama da albasa da gishiri kadan ya silalu sosai sannan ta sauke,ta ɗora tukunya a wuta sannan ta zuba manja ta zuba yankakkiyar albasa da tafarnuwa da garin citta da yankakken attarugu da tumatir,ta yi ta gaurayawa har sai sun soyu. Sannan ta zuba ruwan nama da naman da magi da kori ta wanke bandar kifin ta zuba da karafish ‘cray fish, bayan ya ɗan tafaso sai ta ɗauko yankakkiyar doyar ta zuba a ciki,bayan ta yi laushi sai ta samu muciya t Ɗan faffasa doyar sama-sama yadda ruwan zai yi kauri sannan ta ɗauko yankakken alayyahu ta zuba ta bar shi na tsawon minti biyu zuwa uku. bayan ya nuna sai a gauraya a sauke. Tana saukewa yana tura kansa kitchen ɗinta,jiyowa tayi jin alaman an shigo ,ganin shi ne duk da ta shiga mamaki bai hanata ɓoye mamakin ta ba ta kauda kai ,a zuciyarta ko tana faɗin wannan mai yazo yinan,rabon davya shigo kitchen ɗinan tun muna soyayya,da yak.....! Bata ƙarashe tunanin taba taji yana faɗi,"Khadija ki rinƙa sa girki damu,kimin list ɗin abubuwan da babu zan fita in sayo". Kanshi tsaye yake bata umurni ba tare da shayin komi ba,batare da tinanin mai zata ce masa ba. Bata juyo ba balle ta kalle shi ba,taci gaba da zuba abincin ta a kula tace," cabɗi kaman ta bakaji da kyauba raina Duk da maganan ta ya masa zafi,shafa suman kanshi yayi yace,"haba Khadija damo sarkin haƙuri,kefa babba ce juji kuma,Maryam ƙanwarkine kuma aminiyarki,bai kamata a rinƙa samun matsala a tsakanin ku.......! Haɗiye maganan shi ganin irin yanda ta juyo tana mai wani malalacin kallo,ƙwarjinin ta yai matuƙar fitowa. Murmushi tayi ta aika masa mai cike saƙunan ka raina min hankali ma,takowa tayi gaban sa cike da takunta na ƙasaita,duk da ita ba ƴar sarauta bace amma mulki a jinin ta yake,tana ƙarasowa gaban sa ta haɗe rai tamm kamar ba ita take murmushi ba. Ɗan ja da baya yayi,bata damu ba illa ɗaga kafaɗa da tayi cikin halin ko in kula ta yarfar da hannuwa,tace,"Kamal kenan,Khadija da kasani ada mai haƙuri da tausayin ka,kauda kai ba ita bace yanzun wallahi,naji ni juji ce,sai akace kowani shara mai daraja da watsa-ts-tse a ɗebo a zuba mani?,ko mai tsarki da najasha-sh-she a zuba mani?,karka ƙara dan ganta ni da wata wai aminiyata ,har mu zauna lafiya,ni banda wata aminiya face cikina,ƙanwata ko Fatima ce bazata taɓa auran mijina ba matuƙar ina raye saide inna bar numfashi a doran ƙasa,wannan ko aita iya cin amana ta,tamin bita da ƙulli dukan kabarin uwar kishiya,tun muna yara nake mata sadaukarwa,,duk abinda yafaru a can baya ƙuntata min da ta rinƙa yi sam bai isheta ba sai data biyoni gidan miji na ta rabani dashi burinta ya cika,Maryam shigoshigo ba zurfi tayi min a rayuwata,na gode ma Allah da ya jarabce ni ta hanyar ta,Allah kabani ikon cinye wannan jarabawan dakai kaɗai ka isa ka jarabce ni bawani ƙato ba". Cikin kakkausar murya take maganan,yanayinta gabaki ɗaya ya sauya,idonta yayi wani kala,tanayi tana nuna shi da ɗan yatsa. Jikin shi yayi sanyi yanda yaji kalamanta,tabbas ta yaɓa masa magana cikin magana,cikin halin ko inkula yace,"ai ba haramun bane". Murmushin ƙarfin hali tayi tace,"tabbas ba haramun bane,nima ai bance haramun bane,girkine bazanyi daku ba,yanda nake mace mai ɗaura zani da haggu haka itama take ɗaura nata zanin da haggu don haka taje tayi nata kagane mallam". Tana gama faɗa ta juya taci gaba da aikita don da yanzun ta haɗa drinks ɗin ta tagama yazo ya tasata da surutu. "Kima Allah Khadija ki ɗaura wani girkin naga wanda kika sauke bazai ishe mu ba". Bata juyo ba balle tasan da ita yakeyi,lemun gurji na na'a-na'a tafara haɗawa . Na’a-Na’a, Kokumba,Sukari/Sirof,Filebo Da farko tasamu samu Na’a-Na’a irin koriyar nan sosai sai ta wanke ta sosai ta tabbatar duk ƙasar da ke jiki ta fita tas sannan sai ta markaɗa ta a bilenda daga nan sai tav tace tav ajiye ruwan a gefe guda, sai ta samu Kokumba mai kyau ta yanyanka ta sannan ta markaɗa ta ta tace. Sai ta dafa sukari wanda zai zama abin da ake kira sirof. Sai ta samo babban kofin ta ta juye tattaccen ruwan Na’a-Na’a da na Kokumba a ciki ta ɗauko sirof ɗin ta ta zuba a kai. Sai ta samu filebo mai ƙamshi ta zuba a ciki,ta juye a jug. Duk abinda take yana tsaye ya jingina da bango ya ya harɗe ƙafa ya naɗe hannu a ƙirji yana jira ta gama ta ɗaura musu nasu girkin. Tana gamawa ta ɗau kulatan da jug tasa a tray fari tassa ta ɗauka ta fice tabar shi tsaye yana jiran ta dawo ta ɗaura musu girki. Tana ajewa a dining table ɗinta,ana ƙwanƙwasa ƙofar falo. Daidai lokacin kuma Maryam tafito daga ita sai mini siket da rigan da bata wuce cibi ba,kan nan ba ɗankwali gashi tasha kitson gashin kanti. "Honey wai mai kakeyi najika shiru?. Daidai lokacin Khadija ta buɗe ƙofar ta juyo ta ga Maryam na ƙoƙarin shiga mata kitchen tace,"kulllll karki sake kishiga min kitchen mai tsafta inda nake girki da ƙazantaccen jikin ki". "Waike Khadija ban hanaki gaya ma matata baƙara magana ba,kizo ki ɗaura mana girki". "Mata kuma",sukaji an tambaya gabaki ɗayan su kallon ƙofa suke da ko Khadija bata san wa ta buɗe ma ƙofar ba,masifa nacinta ta juya. Binsu take da kallo ɗaya bayan ɗaya tana ƙara shigowa cikin falon. *THANKS FOR D COMMENT FANS* _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 16* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Binsu da kallo ɗaya bayan ɗaya take yayi da take ƙarasawa cikin falon,ta kuma cewa,"tambayar ku nake mata naji ana magana?. Murmushi Khadija tayi tana kawar da damuwar fuskanta tace,"lale maraba da Hajiyar mu,kece tafe bako waya". Da kallo Hajiya kebin Khadija tace,"ya akayi kike bari ƴaƴan arna suna shigo miki gida,aiki gaskiya ki sallameta,ji yanda take tsaya miki gaban miji gotai-gotai babu kaya ko kunya babu,na raina wayonki Khadija da baki kishin mijinki". Tana ƙare maganan tana zama akan kujeran side ɗin Khadija. Khadija saura kaɗan dariya ya suɓuce mata,ta danne shi. Kamal ko sai zare ido da fargaba,mai ya kawo Hajiyar sa gidanan da tsakan rana. Maryam ko ta cika famm jin tsohuwar matan na zaginta wai arniya. Khadija murmushi takuma yi akaro na farko ta ƙaraso ta zauna ƙasa inda ƙafafuwan Hajiya cike da ladabi ta kamo ƙafafuwan Hajiya tace,"ina wuni Hajiya?. "Lafiya ƙalau alhamdulillah,kwanakin nan da tunanin ki nake kwana nake tashi,jinake kamar kina cikin damuwa ,wani abu na samunki yasa nazo ganinki da wannan rana". Ƙara rungumo ƙafarta Khadija tayi tana murmushi,kafin tace,"Hajiya nima kina raina". "Dafatan dai lafiya kuke ko,Kamal bai miki komi na ɓacin rai". Murmushi Khadija ta ƙara faɗaɗawa a fuskanta tace,"wallahi Hajiya muna lafiya babu komi". Kallon Kamal tayi daya coge ƙofar kitchen kaman ace arrrrrr ya ruga da gudu. Ta dubi Maryam take tsaye ta riƙe ƙugu sai huci tame kamar kunama. Tou tunda dakai da arniyar ƴar aikin ku bazaku gaishe niba,ni nace kun wuni lafiya?. Maryam da ta gama kumbura tace,"wai Baby waye wannan tsohuwar da kage gani tana cimin mutunci bazaka ɗau mat........! Kafin ta rufe baki Khadija tayi wani kukan kura tayi kanta ta kashe ta da mari,batai sanya ba ta dunƙule hannu ta buga mata naushi a baki,ta wani saki mugun ƙara tayi ƙasa. Kamal yayo kan Khadija da take ƙoƙarin bin Maryam ta danne ya hankaɗa ta ranshi ɓace yake nuna Khadija da ɗan yatsa yace,"uban mai matana tayi miki zaki kama dukan ta,baki ga laifin Hajiya ba da ta zage ta sai don ta rama". Hajiya da ɗimuwa da mamaki da ya cika ta gwalalo baki da hanci tana kallon su,in taji dai-dai kamar wancan arniyan Kamal yana cewa wai matar shi ce. Khadija da mamaki take kallon Kamal,wani murmushin da yafi kuka ciwo,tace," kamal kabani mamaki,har mace ta zage mahaifiyar ka,tsohuwa fa ta kiranta tsohuwa nufin ƴar iskan bariki,amma ka goye bayanta akan mahaifiyar ka?. "Mahaifiyarki ko mahaifiyata,ai laifinta ne,tsohon da baiji kunyar hawa jaki ba,jaki bazaiji kunyar yadda shi ba". Innalillahi wa inna ilaihi raji'un take nanatawa tana girgiza kai hawaye masu ɗumi suna zubo mata akan lallausan kumatun ta,wani ƙara kukan kura tayi data harzuƙa tayo kan Maryam ko kafin ya ankara tayi tsalle ta taka ruwan cikin Maryam dake kwance tana tsala ihu,taji saukan azaban dayafi na farko,wani mahaukacin azaba taji wanda batayi zato ba. Ta ƙara buga tsalle zata dira yai saurin janye Maryam da take numfashi sama-sama. Binta tayi,jin kukan da Hajiya ta fashe dashi jikinta na rawa tanufi inda take ta rungume ta,itama ta fashe da kukan baƙin ciki,ganin Kamal bai ɗauki uwar sa abakin komi ba ,tausayin Hajiya take,shi kaɗai ta haifa gashi yanzun mace tasa shi ya maida uwar sa abakin komi. Shiko sungumar matan shi yayi ya fita da ita da gudu,bayan ya shiga ɗaki ya ɗauko key ɗin motor sa,a gidan baya yasata yadawo ya shiga gidan driver ya buga wani uban hon mai gadi ya buɗe mai get ya fita a guje. ********* Hajiya tsagaitawa tayi da kukan ta ja hanci tace,"Khadija maike faruwa ne,wacece wannan da Kamal ya fi-ffita-ta fiye dani,wace-ce wannan da ta shiga tsakani na da ɗana?. Khadija tsagaitawa itama tayi da kuka taja majina tace,"Hajiya matar shi ne ya ƙara aure sati uku kenan",nan ta kwashe duk abinda ya faru ta gaya ma Hajiya. Hajiya ƙara sharshe majina tayi tace," Allah ya sawaƙa gaskiya akwai matsala". "Tabbas Hajiya akwai matsala ba kan Kamal ɗaya ba sai kin temaka masa da addu'a,baya cikin hayyacin sa,nasan halin Maryam hatsabibiya ce tun muna ƙanana". "InshaAllahu danabar nan sai wajan mallam Auwal aita sauka da addu'o'i,Allah ya dawo dashi hankalinshi". Sun daɗe suna hira,harsai da taga Hajiya ta saki jiki,ta shiga kitchen tafa mata tuwon semo miyan kuka yaji nama da kayan ciki,aka burge kaza da man shanu ,ita ta rinƙa bata a baki,sai kusan magariba ta tafi,har yanzun Kamal basu dawo ba. A asbiti kuwa A/E room aka kaita ,nurse da Dr suka rufu akanta ,scan Dr yayi don tafi riƙe ciki,sanadiyan taka mata cikin da tayi ya kawo mata internal bliding ,daƙyar suka samu suka tsaida jinin kafin sukai mata allura suka ɗaura mata ruwa sai bacci. Gogan ko na waje sai kai da komowa yake hankalin shi bai kwanta ba sai da Dr ya fito ya kira shi office ya gaya masa abinda ya faru,sannan sunyi maganin abun hankalin shi ya kwanta. Hajiya ko bayan driver ta ya fita daga gidan tace gidan Mallam Auwal zai kaita,bayan sun isa ta fita suka gaisa ta gaya mai abinda ke tafe da ita ,ya tausaya mata yace ta tafi ta kwantar da hankalin ta zaayi saukan alƙur'ani da addu'o'i ,godiya tamai ta aje bandir ɗin 1k a gabanshi kafin ta fito ta shiga motor suka wuce. Kamal ko bayan yaje ya duba madam *ƳAR KUNAMAN SHI* ya fita yaje yayi wanka ya sauya kaya yaje ya nemo mata abinda zataci inta farka,ɓan gare ɗaya na zuciyar shi ko cike yake da haushin Khadija da matakin sa zai ɗauka akanta. Khadija ko Hajiya na wucewa ta shige bedroom ɗinta ta kulle,wanka tayi ta ɗauro alwala ta zauna kan dadduma tana karanta ƙur'ani,a hankali taji zuciyarta na sauka nauyin da da taji yayi mata,cike da tausayin Hajiya. *FANS YAU ZAAYI MANA VOTING NA GASAN MARUBUTA,DAN ALLAH KU GWADA MA KHADIJA MUHAMMAD(MRS BASAKKWACE)😍 ƘAUNA,NASARAN TA NAKUNE,SO ƊAYA AKE VOTING ƊIN KUKAI SO BIYU KUN LALATA DA KIN DANNA VOTING ZAKI DANNA SUBMIT SHIKENAN ZAI TAFI🥰❤️* *MARYAM* _ƳARKUNAMA_ *PAGE 17* ,🏆📚 Gasar matasan marubuta (online writers Award) 📚🏆 Group 5 vote! vote!! vote!!!👍👍 come one come all 🤩🤩 https://docs.google.com/forms/d/e/1FAIpQLSfTp5cyiPpbHyO3Cd3-PyxIBdQ8YiTiqEmxFXFrElIEU1XPww/viewform *Assalamu alaikum* Fans makarantan littafin *MARYAM ƳAR KUNAMA* yau ita ce ranan da ake maida ma kura aniyarta ku shiga link ɗinga kuyi ma *Khadijatu Muhammad (mrs basakkwace)* tana bukatar taimakon ku wajan yi mata voting a wan nan gasar matasan marubutan nasaran ta kamar nasaran kune *ta zo muku da littafinta me suna Bata kai kishiya ba* *zaku ga sunan ta Khadijatu Muhammad (mrs basakkwace) itace ta E* *SO ƊAYA AKE VOTING INKAI SO BIYU VOTE ƊIN YA LALACE* *Dan Allah kuyi min Sharing Nasa wasu Groups din👏🏼👏🏼👏🏼* *PAGE17* Khadija ko Hajiya na wucewa ta shige bedroom ɗinta ta kulle,wanka tayi ta ɗauro alwala ta zauna kan dadduma tana karanta ƙur'ani,a hankali taji zuciyarta na sauka nauyin da da taji yayi mata,cike da tausayin Hajiya. Koda ya shigo gidan da harara yabi ƙofar Khadija tare dayin ƙwafa kamar tana kallon shi ya wuce ɗakin sa,ruwa ya watsa ya sauya kaya yasa riga da wando na baƙin boyal,farin hula yasa da farin takalmi daga bisani ya kwashi wayar sa da car key ɗinshi yafita bayan ya feshe jiki da turaruka masu ƙamshi. Gidan abinci yaje ya sayo musu takeaway kafin yakoma asbitin,har yanzun tana bacci,zama yayi yaci nasa ya fiddo da waya yana latsawa,kiran sallah ishaa'i ne ya tada shi yaje yayi a masallacin asbitin yadawo ya ci gaba da latsa waya,ahaka har shima bacci ya kwashe shi akan kujera ya kifa kanshi a gefen gadon bashi ya farka ba sai da asubah,miƙewa yayi da addu'a abakin shi jiki duk yayi tsami yafara motsa ƙasusuwan shi suna ƙara,toilet ɗin ɗakin yashiga yayi alwala ya fito yaje yai sallah,bashi ya dawo ba sai six. Tana kwance ta farka da kumburarran bakinta suntum kamar tunkiya,tana ganin shi ta fashe da kukan lalaci,da sauri ya matso kusa da ita ya zauna yana shafa kanta yace," sannu ya jikin?,ya tambaya yana mai cigaba da shafa kanta. Runtsa ido tayi hawaye suka sakko kan fuskanta tace,"wani mataki ka ɗauka kan Khadija?. Ɗan dafe kansa yayi tare da jan tsaki yace,"nafison kiji sauƙi ki ɗauka da kanki". Wani lallausan murmushi ta sake tana mai damƙe hannun shi. Murmushi yayi yace,"bari inkira likita ko?. "Sanda bakanan na farka lokocin nurse ta shigo min allura,da taga na farka ta kira Dr ya dubani,yace komi alhamdulillah,zuwa anjima zamu iya tafiya,amma akwai drugs ɗin da zai rubuta mana". "Ok" ya faɗa a taƙaice,ya temaka mata ta shiga toilet ta kama ruwa ta wanke fuska,yace bari yaje gida ya kawo mata kayan mutunci,bai jira mai zata ce ba ya fita. Khadija ko da ta tashi tayi sallah,kitchen ta shiga ta ɗaura abinda zataci ta haɗa duk abinda take buƙata ta shige ɗakin ta ta kullo ,don yanzun ta tsani ganin fuskan Kamal,gani take koda Maryam tamai asiri yacisa da halinsa shima,don haka ko inuwar shi bata son gani yanzun. Tanaji ya dawo taɓa baki kawai tayi bai jima taji fitan sa. Basu suka dawo ba sai da la'asar tana jin su suka shigo,ƙara volume ɗin tv ta tayi. Haka suka rinƙa wasan ɓoyo sanda zata fito ta gama aiki basu fito ba harta shige ɗakinta basa ganin ta bata ganin su. Maryam ko sam abin bai mata daɗi,tafiso suyita haɗuwa da Khadija tana ganin ta baƙinci ya kasheta harta gaji ta furta saki,komawa wajan mallamin ta tayi ya ɗora mata aiki akan Kamal yanda duk wanda zai kawo mai sukarta zai tsane shi,a ɓangaran bin maza kuwa sai da ace Allah ya sawaƙa. Khadija ko rayuwa ta fara mata wahala,ga ciki nata girma,yanzun yakai wata bakwai ba wanda yasan akwaishi ajikinta don inba awo ba bata fita,cikin yanzun yakai wata bakwai,ga kayan abincin ta ya ƙare,dole kuɗin ta takesawa ta saya,ga shi kuɗin nata ya ƙare ta rasa yanda zatayi kamar taje gidan su ta nema,zuciyarta ta gargaɗeta ,bata so ta faɗa ma Hajiya ta shiga damuwa,wani lokaci gidan maigadi take shiga anan take samu taci tasha ,sai yamma zata shigo cikin gidan,gashi anata zuba kuɗi wajan addua shiru kamar baayi,son Maryam data ga sauyi ɗaya gare shi take zuwa aƙara sa mata sunan shia allon ƙarfe,yaude Khadija ta yanke shawaran zuwa ta same shi akan abinci duk abinda zai faru ya farau. Fitowa tayi ta zauna a falon ta tana jiran fitowan sa,aiko bai jima yafito cikin shigar shi na office,har ya gitta ta tai ƙarfin halin cewa,"Kamal",a taƙaice. Sam bai kula da mutum ba sai jin kiran sunan shi da yaji anyi,juyowa yayi yana mata wani mugun kallo. Bata damu da kallon da yake mata ba tace,"kayan abinci na sun ƙare". Wani malalacin murmushi ya sake kafin yace...........! ,🏆📚 Gasar matasan marubuta (online writers Award) 📚🏆 Group 5 vote! vote!! vote!!!👍👍 come one come all 🤩🤩 https://docs.google.com/forms/d/e/1FAIpQLSfTp5cyiPpbHyO3Cd3-PyxIBdQ8YiTiqEmxFXFrElIEU1XPww/viewform *Assalamu alaikum* Fans makarantan littafin *MARYAM ƳAR KUNAMA* yau ita ce ranan da ake maida ma kura aniyarta ku shiga link ɗinga kuyi ma *Khadijatu Muhammad (mrs basakkwace)* tana bukatar taimakon ku wajan yi mata voting a wan nan gasar matasan marubutan nasaran ta kamar nasaran kune *ta zo muku da littafinta me suna Bata kai kishiya ba* *zaku ga sunan ta Khadijatu Muhammad (mrs basakkwace) itace ta E* *SO ƊAYA AKE VOTING INKAI SO BIYU VOTE ƊIN YA LALACE* *Dan Allah kuyi min Sharing Nasa wasu Groups din👏🏼👏🏼👏🏼* _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 18* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Wani malalacin murmushi ya sake,kafin ya wani ya mutsa fuska kamar yaga abin ƙyama,ya haɗe da taɓa baki yace," da wanda kikaci abincin kije ya saya miki wani,kin dafa kin bani ne,banda kuɗi saya miki wani abinci,kije gidan ku su ƙara kawo miki gara,kamar yanda suka kawo miki a farko,don wallahi da ina baƙin cikin baki abuna,kamar yanda kike baƙin cikin dafawa kibani ni da matana,da in saya miki abinci gwamma kuɗi su zube". Ya ƙareshe maganan da wani mayaudarin murmushi yana kashe mata ido. Tunda ya fara maganan tayi rau-rau da idanuwa,hawaye masu ɗumi suna zuba a kumatun ta,bata da zaɓin da yafi ta amshi girkin gidan ta rinƙa yi,don ba zata iya zuwa gidan su tace abincin ta ya ƙare ba,wannan abin kunyar har ina,aiko mahaifiyar shi bazata iya gaya mawa ba,ganin tayi shiru tana tsiyayan hawaye yasa shi juyawa zai wuce,ta ɗago da sauri ,ta marai-raice murya tayi tace,"Kamal na amince zan rinƙa muku girki inde zan samu inci". Tsayawa yayi turus don baiyi tsammanin haka daga gareta ba,yasan a taurin kan Khadija da kafiya bai taɓa tsammanin zatayi laushi haka loaci ɗaya ba. Juyowa yayi ya ɗaga kafaɗa ,cikin halin ko in kula,yace,"bari in ɗebo miki wanda zaki dafa mana,ki tabbatar ki fara zuba mana kafin kici,don na lura cin tsiya ne dake kamar gara, ki ƙaton kashi ki kwana a Ac baki da damuwa sai rashin kunya,kafin nan ma bari inyi ma mai kitchen ɗin magana inta amince". Sake da baki take kallon shi,hawaye masu ɗumi nabin kumatun ta,wai ita Kamal ke cima mutunci,ashe akwai ranan nan zatazo mata,da tasan haka ƙaddaran auren soyayya take da Bashir ta aura da yafi sonta,duk da kusan tama mahaifinta da mahaifiyarta biyayya ne a auran Kamal,harta ture soyayyan Bashir tasa nasa ƙarfi da yaji,don Ummah ta da Abban ta Allah ya jarabce su da son Kamal a zuciyar su da rufin su,gami da gangar jikin su. Ganin ta lula duniyar tinani yasa ya koma ɗakin Maryam dake kwance har yanzun tana danna waya. Ɗago kai tayi ta dubeshi tace,"baka tafi ba ashe?. Zama yayi gefen gado yace,"eh wannan yarinyar ne ta tsaidani wai abincinta ya ƙare". Zabura tayi ta miƙe tana aika masa da mugun kallon da saida hantan shi suka kaɗa tace,"tou in mata uban mi kadawo ka gaya min?. Tana magana tana zare ido kamar wata kura. Murmushi yayi yashafa sajen da ya ƙara ƙawata masa fuska yace,"ta amince zata rinƙa mana girki". Ɗan murmushi tayi kafin tace,"Allah yasa ba magani bokanta ya bata tasa mana ba ta ɓullo da wannan munafurcin". "Ki rinƙa lura da shige da fucen ta a kitchen ɗin ta,zan kwashe kayan abincin in maidasu kitchen ɗinta karta ɓata miki kaya". "Ok baida matsala",ta faɗa a taƙaice ta koma ta kwanta taci gaba da latsan wayarta. Miƙewa yayi ya fita a inda ya barta nan ya isketa,kallo ɗaya yai mata ya haɗe rai ya kauda kai yace,"yanzun zan tura Isa mai gyaran flower yazo ya dawo miki da kayan abincin kitchen ɗinki,sannan kar asa mana magani aciki". Ciro kuɗi yayi a aljihun sa ba tare da ya irga ba,ya aje akan hannun kujera yafice. Wani farin ciki taji ya ziyarce zuciyarta ta kwashe kuɗi,tasan yayi mata yawa a cefane. Zama tayi ƙara gyara zama tayi har zata fara irgawa sai ga Isa ya shigo bayan sun gaisa ta ya gaya mata abinda ya kawo shi kitchen ɗin Maryam ta gwada masa ya shiga ya rinƙa fito da kayan abincin a wani har ɓera ya soma hudawa yana shiga mata dashi kitchen sai da ya gama,ta bashi kuɗi yaje kasuwa yayo mata cefane ya amsa ya tafi. Miƙewa tayi ta shige ɗakin ta tayo wanka ta zumbula dogon riga da yanzun ya zame mata abar sawa, ko riga da zani ,siket ko wando yamata kaɗan tasa,don cikin wata bakwai da kwanaki. Gashi ba wanda yasan da cikin inba Zainab ba ko wa ƴanda suke kwana gida ɗaya basu san da cikin ba,da yake baiyi wani girma ba yabi jikinta ta ƙara buɗewa,duk wanda ya ganta zaice daɗin gidan mijine yasata tai wannan uban kyawun da buɗewa. Buga ƙofa da taji anayi ne yasata miƙewa taje ta buɗe tunanin ta Isa ne yadawo. Mace ta gani tsaye da dogon hijjab da niƙaf sai fiƙi-fiƙi take yi da ido. Rausayar da murya tayi tace,"sannu fa,wajan Maryam nazo". Khadija da kallon tuhuma take bin mai niƙaf ni,don gabaki ɗaya bata yarda da ita ba,kamar wani ɗan daudu. Ta buɗe baki zatayi magana tajiyo magana daga bayan su ,"A'a Khadi harkin ƙaraso". Sheƙewa dariya wanda aka kiravda Khadin tayi tace,"wallahi kuwa". Khadija ko juyawa tayi ta koma kan kujerun falon ta ta zauna,rungumar juna Maryam sukai kafin ta jata zuwa ɗakinta. Fitowa ta kuma yi ta zo inda Khadija ke zaune tayi shiru,ta zauna a hannun kujera,tace,"ke bora,ki ɗaura abincin da ƙawata,kuma yayi daɗi,kar a barbaɗa mana magani aciki". Khadija wani mugun kallo ta watsa mata ,tare da girgiza kai tace,"ba damuwa". "In ma akwai damuwan dole kiyi shi". Maryam cike da gadara take ma Khadija magana. Khadija ko ƙara tankata batayi ba. Miƙewa tayi ta juya tana tsaki,ba ƙaramin wiya ta kawo Khadija ba,ji take kamar ta danƙota tayi mata bugun mugun taga uban da zai amsheta,da ta tina wani abu,tawani saki gajeran murmushi,jin an ƙara buga ƙofa yasata tashi ta buɗe,Isa ne,matsa masa tayi ya shigo yakai mata kayan da ya siye har kitchen tana tayi masa godiya,tashiga kitchen ɗin ta fara aiki,ta ɗebi wanda zatai girki,ta aje wanda zata gyara tasa a firich. Maryam na shiga ɗaki ta kulle da key ta sauke a jiyar zuciya tana hura fuska daga bakin ta. Kallon Khadi tayi tace sai acire niƙaf ɗin muhau aiki. Sa hannu tayi ta cire niƙaf ɗin. Wa zan gani .MORE COMMENT MORE TYPING _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 19* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Sa hannu tayi ta cire niƙaf ɗin ,wa zan gani,face Dr hadi,duk ya haɗa gumi sai zaro idanuwa yakeyi kamar wanda yayi ƙarya,ga zufa duk ta wanke mai fuska,yace,"ina fatan bata gane ba?. Dariya ta sheƙe dashi sai datayi mai isarta,shiko yana binta da ido,kafin ta zauna gefen shi ta dafa ƙafafuwan shi tace,"ashe ƙaramin mara kunya ne kai,yo koda taga ka shigo mai ta isa tayi mani,cabɗi baka san waye Maryam ba,da ita da mijinta mallaki nane,sai yanda nagadama inyi dasu". Kai hannu yai mata suka tafa,suka fashe da dariya,yace,"shegiya kin san kan tsiya,Allah yabar mana ke". Jan zanin da ya ɗauro tafara yi,ya ɗaga ta cire daga shi sai gajeran wando,ta dube shi tace,"shege kasan kan kwartanci,kai ma fa wata ƙila wani yana can yana danne matar ka". Ɗan haɗe rai yayi ya ɗaga mata gira cikin halin ko in kula yace,"gwara itama ta shana,don ba ko da yaushe nake da lokacin biya mata buƙata ba,mai yafi ranta cin cire mata",yana maganan yana shafo tundun breast ɗin Maryam yana wani lashe baki kamar wani sabon maye,ban ƙaro masa su tayi ,yasa hannu ya jawota jikin sa yasa duka hannun sa ya latsa su da ƙarfi,tawani saki ɗan ƙara tare da ƙara banƙaro masa ƙirjinta. Tuni ya chabko ta zuwa jikinsa ya fara kissing ɗin bakinta yana shafa bayan ta yana jujjuya mazaunan tayana shafa manyan mazaunan ta, nan tace," ya cigaba da matsa wa yana zira hannun sa cikin breziyar ta yana shafa kan kan breast tana wasssh daɗi Hadi, daɗi cigaba, cire breziyar ta yayi breast ɗinta suka bayyana , kwantar da ita yayi ,yana sunkuya wa yana chabko breast ɗin ta ya saka shi a bakin sa kafa kain sa kan nipples ɗinta yayi yana shan kan nipples ɗinta yayinda hannu sa yake cigaba da murza kan ɗayan nipples ɗin, chan ƙasa ya saka hannu ya ia shafa saman pussy ɗin ta yana shan nipples ɗinta yana tsotsan pusy yana lasar saman breast ɗinta tana fadin daɗi!! breast ya cigaba da tso-tsa yana lasar saman nipples yana cizon kan nipples yana cigaba da shafa tsakanin bom-boo ɗinta ta yana jujjuya bom-boo ɗinta yana shafa saman pusy ɗinta tashi yayi ya kwanta saman gadon ta hau kan sa ta saito mai pusy dai-dai bakin sa, yayinda yaga ruwan pusy yana fitowa daga pusy sauri yayi ya kafa kansa saman pusy ya fara sha yana lasar pusy yana soka harshen sa ya na lasar gefe-gefen pusy Wassshhhh!! suke faɗa yayinda yaji tana shan joystick ɗin shi tana lasar kan buransa tana shafa bom-boo ɗin shi sun rikice yana wasssh Maryam taña Assshhh!! Sautin da take fitar wa da yana yin yanda take shan joystick ɗinshi ya rikita sa hakan yasa ya ƙara cigaba da shan pussy ta saman clitoris ɗinta yake ciza ahankali yanata tsotseshi yana zuƙo ruwan pusy yana lashe cikin pusy ,yayinda ya zare harshen yana lallaɓawa yana shafa cinyar yanayin sama yana lasar kan breast yana ciza ahankali,joystick ɗin aa ya goga a fatar pussy ta ,ya tsotsan breast ɗinta tsut tsut tsuttt yana matsa ɗaya breast yayinda yake soka kan joystick din shi ahankali sulup sulup ya soka mata joystick ta shige yana jujjuya joystick chan cikin pussy Wasshh! Hadi daɗi yana cin pussy yana kafa kansa yana tsotsan nonon tashi tayi ta dafa bango ta turon pussy ya ware ƙafafun ta yana bom-boo yana kissing ɗin wuyan ta yana danna joystick chan yana shafa manyan breast ɗin ta zuwa chan ya kwanta ta hau kansa tana cin sa yana shan breast yana matsa bom-boo Washhh zan kawo take faɗa ji yayi ta riƙe sa da ƙarfi tana fitar da nishi sai yaji ruwa ya cika masa jiki shima ya kawo suna kallon juna,suna jima a ƙan ƙame da juna kamar ba zasu rabuba,suna ta lumshe ido da sauke ajiyar zuciya,kafin ya ta sake shi ya ɗaga. Kallon shi tayi ta taɓa baki,tace,"sai ka shiga bayi kayi wanka,kazo ka wuce tunda buƙatar ka ta biya". Harara ya wurga mata yace," ke kice buƙatar ki bai biya ba,wayafi jin daɗi da ihu da raki,so goma kika kawo". Harara itama ta wurga masa tace,"aa so dubu ba so goma ba,yan da kake tsatsaga ta kamar ka samu shinkafa kaima wani nacan nacin taka mata". Yace," wayewar kenan,gwamma ta ɗana nan ta ɗana can yafi". Taɓa baki tayi ta miƙe ta shiga toilet ,bin bayanta yayi acan ma saida suka gama shaƙiyan cin su suka yo wankan tsarki suka fito suka sa kaya. Shafa ƙaton tumbin shi yayi ya yamutsa fuska yace,"ki ƙwaƙule min abincin cikina da matata tabani". Mtsewww "kaide kacika masifa wallahi,bari in ga Khadija ta gama girki in kawo ma" . "Kai wooow nice name,daga jin sunan ya dace da ita don tana da kyau ga diri,nasan abincinta zaiyi daɗi,wallahi ni da zan sameta dana ɗana cinta koda ko so ɗaya ne,ki ɗan wayar da ita mana". Yana maganan yana siɗan baki kamar tsohon maye. Harara ta wurga masa tare da jan tsaki kafin tace,"yi ƙoƙari ka tona min asiri hankalinka ya kwanta". "Waneni,yo ita bata neman maza ne,tunda mijinku baya aiki,inko bata neman maza zaiyi wiya in bata ƙwaƙulan mata". Taɓa baki tayi tace,"ina zan sani tunda bada ita nake yawo ba,kuma bazata cemin tana aikatawa ba". "Nide kiyi duk yanda zakiyi in ɗan-ɗana ta,kina da kyauta mai tsoka". Murmushi tayi ta juya ta fita ba tare da tace masa uffan ba,asanin ta Khadija bata kusanta abinda ke saɓon Allah,ko hira bata cika yi ba,gudun kar akawo gulman wani tace wani abu ta samu zunubi,balle harta aikata wani zina ko maɗigo,itama tana addu'an Allah yasa tabari kafin ta mutu,sam bata iya zama taci ta ƙoshi namiji bai kusance ba. Koda ta fito har Khadija ta gama ta jera musu a dining ɗinsu,sam ba haka taso ba,taso tazo ta iske bata gama ba taci mata mutunci son ranta,gashi ko walƙiyanta babu a falon kamar su kaɗai ne a gidan. Nufan inda dianing ɗin yake tayibta buɗe food plaks ɗin taga lafiyayyan taliya da hanta yaji su karas bda koran wake,ga tsokokin nama,ƙamshin sa saida yasata ta lumshe idanuwa,ɗayan kulan ta buɗe ta ga farfesun ƙoda,murmushi ta sake,don yau zatayi ci harna hauka,don tabbas tasan ba hassada Khadija ta iya girki. Juyawar da zatayi ta ɗaga idonta ta tayi kicuɓus da Kamal ya dawo,cike da tarin tsoro da mamaki take kallon shi,mai yadawo yi yanzun,gaban ta na tsanan ta faɗi Har ya matso inda take bata sani ba,sai da yasa hannu ya girgiza ta tayi firgigit ta dawo daga duniyar tunanin data lula. Ɗaga mata gira yayi yana murmushi yace..........! *SHIN MAI YA DAWO DA KAMAL????* *SHIN BURIN HADI ZAI CIKA KAN KHADIJA KO YAYA?* *SHIN ASIRIN MARYAM ZAI TONU KOYAYA ZATAYI DA HADI DAKE ƊAKINTA????* *SHIN KHADIJA TA GANE HADI NAMIJI NE KUWA?.* *SHIN YA ZAMAN GIDAN ZAICI GABA DA KASANCEWA,WANI HALI KHADIJA ZATA ƘARA TSINTA KANTA NAN GABA,MAI ZAI FARU IN KAMAL YAGA CIKIN JIKIN TA????* COMMENTS _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 20* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Ɗaga mata gira yayi,yana,murmushi yace," yadai ƴammata,kinji Mamakin dawowa nane ko,wallahi wasu files namanta masu mahimmanci,kuma zamiyi metting,shiyasa na hanzarta dawowa,bari induba ɗakina,in babu a ɗakin ki na bari". Yana maganan yana ɗan dukan kafaɗan tacike da sigar soyayya. Wani zufa taji ya karyo mata gaban ta ya tsanan ta bugu,amma da yake namacen duniya ce,ta mazge tace,"ok baka da matsala,nima abinci na fito ci". Sauke sanyayyar ajiyar zuciya yayi tare da shafa tumbinsa,da bakomi har yanzun aciki ,yaushe rabon da yaci abincin Khadija mai daɗi da garɗi. Yace,"ok nima sa dani",yana maganan yana juyawa yana shiga ɗakin shi. Sauke nauyayyan ajiyar zuciya tayi da gudu ta koma ɗakinta yana zaune sai ƙara mulmula joystick ɗin shi dake cikin wondo yake don ji yake sam bai ƙoshi da pussyn Maryam ba,ta banko ƙofa ta shigo,da mamaki ya ɗago yana kallon ta,ko kafin ya buɗe baki yai magana , tai wani ta maza ta fincike shi ta tura shi toilet,duk yabi ya gama tsorata,fuskan shi ta cika da alaman mamaki,miƙa masa waya tayi da ta kwaso kan mirrow ɗinta tace yadawo,cikin sarƙaƙ-ƙiyar murya tayi maganan,bata bashi dama ba tajawo ƙofar toilet ɗin ta kulle da key ta jefa ƙasan gado,ta kwashe ta kalman sa tasa ƙasan gado. Ɗagowan da za tayi tana sauke nauyayyan ajiyar zuciya,ga zufa na karyo mata kamar wacce taci kunama,yana turo ƙofa,gaban ta ya ƙara yankewa yace dum-dum-dum. Murmushi yayi yace,"aiko kinga na ganshi a drower mirrow,wai ke lafiya kike zufa kamar wacce tayi ƙarya". Murmushi tayi mai kama da yaƙe tace,"ruwan zafi wallahi na gama sha shiyasa". Ɗaga kafaɗun shi yayi cikin halin ko in kula yanamin ɗakin da kallo kamar anyi sukuwa akan gado,takai cin shi da Maryam kawai acita ta sani,yanzun ma don yace mata infection na damunshi sai ya gama shan magani shiyasa ta ɗaga masa ƙafa bata shige mai,data matsa masa ,ya ɗauketa sukaje wajan Dr ya faɗa mata illolin infection ,kafin ta barshi da takura bata ƙi ba ya kwana akanta yana sukuwa. "Baby dan Allah ki gyara ɗakinnan". Ya faɗa yana binta da kallo. Murmushi tayi tace,"kana nufin zanba Khadija abinci a banza ne,shara,wanki,guga wanke-wanke duk yanzun kaje ka jaddada mata yana wiyarta,donni wallahi ban iya komi ba". A'a Maryam bazai taɓa yuwuwa ba wallahi,kinemo ƴar aiki,aikin yayi yawa,sharan dai da wanke-wanke da girki banda wanki,in banda abinki ga Usman mai wanki,shifa ke miki wanki,gaskiya banda shi". Ya faɗa yana ɗan haɗe rai. Bataso tabishi da dogon magana,ta ɗauko ƴar aiki in ba ƴar hannu bace ai asirinta tonuwa zaiyi,don duk ta ƙosa su fita,jan hannun sa tayi tace,"uhm muje dai muci abinci,ka koma". Batare da yace mata komi ba yabi bayanta,zaunar dashi tayi a daining ta ƙwala ma Khadija kira,Khadija da idar da sallah ta kenan ta miƙe ta nufo hanyar fita,tana buɗe ƙofa aƙofar ɗakin ta taganta tsaye riƙe da ƙugu kamar babe. Kallon Khadija take a wulaƙance tace," kifito ki zuba mana abinci". Wani mugun kallo Khadija ta wurga mata,zuciyarta ta kawo wiya,sai da hanjin Maryam suka kaɗa taja baya,don Maryam ta soma ƙular da Khadija,duk daure war da tace zatayi ta ɗau wulaƙancin su ba komi zata ɗauka ba,har zatayi magana sai kuma tayi murmushi ta ƙarashe fitowa,yana dianing zaune su yake kallo da saurare,bai san mai yasa duk zai ga Khadija ba sai gaban shi ya faɗi,sam baison haɗa ido da ita. Kallon kallo sukayi tayi saurin kauda kanta tana tafiya kalan na masu tsohon ciki,dayake taron daƙiƙai aka tara a gidan ba wanda ya fahimta tsayawa tayi wajan dianing ɗin,tun kafin ta iso ƙamshin dad-daɗan turaran ta yai masa maraba,take yaji wani natsuwa har cikin zuciyar shi tare da lumshe ido. Itako juyawa tayi ta dube Maryam tace,"ina plates",a taƙaice tai mata maganan,tana binta da wani mugun kallo. Ƙarfin halin ƙarasowa Maryam tayi tace," kije kitchen ki ɗauko mana". Harara Khadija ta ƙara wurga mata tace,"ban iya zuwa". Maryam ta wani hasala ta buɗe baki zatayi magana Kamal yace kai banson hayaniya Baby jeki ɗauko karta sa mana magani ajikin plate ɗin,ko kin manta maganan da mukayi ɗazun". Maryam Murmushi tayi tare da ɗaga gira ta nufi kitchen ɗinta. Duban Khadija yayi da take tsaye tayi ƙasa dakai tana wasa da ring ɗin da yasa mata na alƙawarin bazasu taɓa gudun juna ba duk rintsi duk wiya,da ya ga zoben sai da ya dube hannun shi gaban shi ya faɗi,an rubuta K&K forever nd ever. Jiyayi zuciyar shi naneman fitowa ƙirji yai ƙarfin hali yace,"ɓace min daga gani",ya ƙare she maganan da jan tsaki yana ƙwafa. Juyawa tayi sum-sum ta shige ɗakinta,dai-dai lokacin Maryam ta fito,alaman plates ɗin duk sunyi ƙura saida ta ɗauraye taga wayam tace," ina take?,yace,"na koreta duk wari take yi,karta sa in kasa cin abincin shiyasa". A baɗin ko can ƙasar zuciyar shi abinda yasa yace ta wuce gaban shi tsanan ta faɗi yakeyi,zuciyar shi tana fusgar shi gareta,a ɓangare guda ko yana matuƙar tsoron Maryam ,ko kallonta baiyi in dai a gaban Maryam ne. Zama tayi kan kujeran tace,"nima haka nakejinta tana wani warin ƙashi",Allah ya sawaƙa mace babu gyara". Wani kallo ya sake mata yana murmushi mai cike da ma'anoni da dama,mai hankali kaɗai zai fahimta,murmushi ta mayar masa,tafara buɗe kulolin. Atare suka sauke ajiyar zuciya sabida ƙamshin daya ratsa su,miyau ɗinsu yawani tsinke. Saida tafara ƴaba takai baki ta ci tana wani lumshe ido,kafinta zuba musu a plates,ta tura masa nasa ta zauna cin nata,in taƙaice muku sai da suka cinye abincin nan tasss da farfesun kayan cikin da juice ɗin karas kafin suka miƙe,ko wanne su ji yake kamar ya shekara bai ci ba. Miƙewa yayi ya shiga ɗakin sa ya faɗa toilet yai brush ya ɗauko takaddun ya fito,inda ya barta nan ya isketa nan ya barta tana shan romon farfesun,murmushi yayi yana sauke wata gyatsan ƙoshi yace,"natafi". Ok kawai tace a taƙaice bata ɗago ba. _OHHHHH NI MATAR ƊAN BASAKKWACE,BA KO ƊAN ADDU'AN ADAWO LAFIYA KINA MATATAI._ Kamar jira take ya fice ta miƙe ba tare da ta tattara kwanukan ba ta nufi ɗakinta,ɗakko key tayi inda ta burga ta buɗe bayin,yana tsaye duk ya haɗa zuwa kamar yaci kunama,yana jin ta shigo ta buɗe ƙofa ,ya sauke nauyayyan ajiyar zuciya. Kallon shi tayi yaso yabata dariya,kuma ga tausayin shi da takeji tace,"fito ka wuce ya tafi". Fitowa yayi kamar kazan da ƙwai ya fashe mai a ciki ya zauna bakin gado,yana maida numfashi yace,"ke yunwa abincin fa?. Hara-ra ta galla masa kafin tace,"muncinye nida mijina,na manta dakai,duk da zuciyata na wajanka,katafi food palace kasaya kaci". Ƙwafa yayi ya kwashe ta kalman sa da key ɗin motor da wayarsa ya ɗaura zanin sa kafin yasa hijjab ya ɗaura niƙaf yafita,yayi mugun son cin girkin haɗaɗɗiyar yarinyar nan,yasan zaiyi daɗi. Kamal sai da yazo fita yaga baƙuwar motor,da mamaki yake kallon motor,saura kaɗan ya tambaye mai gadi kuma sai ya tina maybe wajan Khadija akazo don ya shiga ɗakin Maryam baiga wata baƙuwa ba. Sa kan motor shi yayi waje yafice yabar gida,har yanzun zuciyar shi tana gun Khadija,idon shi na hasko masa hoton ta,amma ɓangare ɗaya na zuciyar shi na gargaɗin sa Maryam fa,da haka ya ƙarasa office,da ƙyar ya yakice tunanin yai abinda ke gaban sa. Kamal nafita,Dr Hadi na fitowa a ƙufulce da Maryam ta ƙara shiga hannun shi sai tayi fitsari wallahi,ba shi zatai ma wulaƙanci ba akan wani ƙato sun cinye wai. *TOU FAAAA* Ƙarfin hali ɓarawo da sallama. Tunda taga duk sun fita,yasa ta sauke ajiyar zuciya. Khadija ko mamakin halin Kamal take,tana addu'a Allah yasa addu'an da ake tayi ya amsu,ga kuma mamakin ta ɗazun taje zatace Maryam ta bata kula tajiyo tana ta ihun daɗi,maza ta fara kawowa gidan koko lesbian ta fara,da sauri ta kauda zato da furta Aa'uzu billahi minashiɗani rajim a zuciyarta,jawo wayarta tayi don kawai da tinani mara amfani. Marya ko shiryawa tafara yi don zata je wajan wani senator Kaduna. NAGODE SOSAI-SOSAI DA ADDUO'IN KU,WANDA BAI KWATANTUWA ,ALLAH YABAR ƘAUNA DA ZUMUNCI HAR ABADA. _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 21* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Maryam ko shiryawa tafara yi don zata je wajan wani senator kaduna na tsakiya,tamasa alƙawarin haɗu,duk da bawani aiki ya iya ba,sam baida ƙarfin maza,baifi yai minti biyar ba ya kawo,ɗan tsaki taja gajere,kafin taci gaba da shirinta. Khadija ko Zainab ta kira har two miss calls bata ɗaga ba,jifa tayi da wayar ta,tafara tunano rayuwarta na baya. *ASALIN LABARIN* KHADIJA MUHAMMAD BASHIR shine cikakken sunanta, ɗiiya ga wani shaharrarren ɗan kasuwan hatsi mai suna Muhammad Bashir Ɗan kaduna, Fitaccen ɗan kasuwa ne a jahar kaduna, Khadija ita ce ɗiya ta kusan uku awajen mahaifin ta domin kuwa Allah ya albarkaci Bashir ɗan kaduna huɗu,biyu maza biyu mata,nafarko shine Khalid,sai Kabeer,sai Khadija,sai auta Fatima. Duk cikin ya'yansa guda huɗu Khadija ita ce mafi soyuwar ɗiya dayake jinta har ransa da duk wata gaɓa da jini ke gudana ajikinsa kasancewar tana masa biyayya sosai, ga hankali da nutsuwa, uwa uba ga ilimi.Tayi makarantar Noziri da kuma Frimari ɗinta a uncle bado international school malali,tun daga noziri suke tare da Maryam har firamare,tun suna ƙawance a tsakanin su har yakai ga iyayen su sun ƙulla zumunci,Khadija ta kasance mai ƙoƙari saɓanin Maryam da wasa ne kawai a gaban ta,in ana jarabawa sai dai Khadija ta amsa fefan ta tayi mata,in sunyi musanyen fefa take Maryam take kashe sunan Khadija tasa nata,in anyi somitin aka ga fefa biyu sai aka she ɗaya,ta dalilin haka Khadija tasha faɗi jarabawa,ahaka har suka gama firamare suka shiga sekandiri,inda sukaje FGC malali,anan suka kuma haɗuwa da Zainab suka ƙulla ƙawance har wayau kilas ɗin su ɗaya art kilas,Khadija da Zainab suna maida hankali matuƙa Maryam ko lokacin aka ƙara rawan kai da soyayya da clasa mate,a sakandiri Khadija tasha sadaukar da farincikin ta ga Maryam don tana matuƙar sonta ,ta maidata aminiyarta abokiyar shawaranta,yayinda Maryam sammm ba haka aranta,tana da ƙyashi da mugun hassadan da sammm Khadija bata fahimta ba,Zainab ta fahimta,tayi-tayi ta ganar da Khadija hakan yaci tura,saboda tsananin ƙaunar dake tsakanin su ko pant Abban Khadija zai saya mata sai yasai na Maryam in ba haka ba Khadija ta ɗau nata taba ma Maryam,kasancewar mahaifin Maryam sam bai damu da saya musu kayan ƙyale-ƙyale ba,duk da kasancewar shi mai rufin asiri,tsohon edita ne na radio naijeriya kaduna. Haka rayuwa taci gaba da tafiya har suka kai sss3 a lokacin ne Khadija ta haɗu da Khalil,suka ƙulla soyayya mai tsafta sosai suke ƙaunar junan su,sam bata ɓoye irin ƙaunar da take masa koda a gaban waye. Yayin da mahaifin ta akwai ƙudirin shi na daban akanta. Suna gafta fara zana jarabawan wayak ne yayanta Khalid yadawo daga cairo,shi da wani yaron Abbanta da ada yake zuwa musu share-share abashi abinci mai suna Kamal,Hajiya Bilki ta bama Alhaji Bashir shawaran yakamata a tallafa ma wannan yaron ,don wata rana suma basu san wanda zai tallafi nasu ba,hakan ko akayi,suka ɗauke shi har wajan mahaifiyar shi a galadima road,gidan da suke gidan yawa ne sosai gashi ɗaki naya ɗan ƙarami yama rushe kasancewar lokacin damuna,Abba da Umma sun tausaya masu sosai,bayan sun gaisa suka gaya mata abinda suke tafe dashi tayi matuƙar farin ciki da murna harda hawaye,don tunda mahaifin Kamal ya rasu kowa ya gujesu suka shiga galarin rayuwa,ɗakinan ma aro aka basu,nan take mahaifiyar Kamal tace tabasu shi duniya da lahira. Abba yaji matuƙar daɗi,tun daganan ya sa shi amakaranta su Khalid tare suke zuwa bai ware shi a ƴaƴan saba,da suka kammala sakandiri ne ya tura su cairo,inda Khalid ya karanta Low shi kuma Kamal ya karanta akautin,yayinda Abba ya canja ma mahaifiyar Kamal gida naji da faɗa a gwani mukhtar dake malali,,bayan shekaru uku sundawo da ɗumbin nasara sosai,sun kamala karatun su,lokacin Kabeer na india yana karanta medicine. Tunda Kamal ya ɗaura kansa akan Khadija yaji ya kamu da tsananin ƙaunarta har ya kasa ɓoyewa yafurta ma Khalid,Khalid ko yasamu Abban su da maganan,Abba yace yajima ko da wannan ƙudirin aransa,ya sama Ummah Khadija da maganan itama tayi na'am. Abba ya samu Khadija bayan naaihohi masu ratsa jiki a matsayin sa na uba daya mata,kafin ya kawo mata buƙatar sa,duk da ta razana ,amma ta ɓoye ma ranta don bata ga abinda Abban ta zai naima awajanta ya rasa ba,don ya gama mata komi,ana jerata cikin ƴaƴan manyan mutane masu kuɗi,Abba yaji daɗi yanda ta amince masa babu jayayya yanda baiyi zato ba,da kanshi yasamu Kalil yai masa bayani dalla-dalla, Khalil harda kuka da majina da kwanciya asbiti,mahaifin shi yazo wajan Abba,Abba yace ina yabada ita. Khadija ba ƙaramin daure ma zuciyarta tayi ba, gudun kar damuwa ya shiga zuciyar iyayenta har ya hadasa musu wani ciwo,tayi kukan zuciya ba kaɗan ba,ko da taje ma Maryam da maganan,Maryam ta ƙara zugata da aure zaɓin Abba ita dama bata son wannan Khalil ɗin. Abinda yasa Maryam ta tsani Khalil,ta sace number aa awayan Khadija tana kiransa tana kushe Khadija yaci mata mutunci na ban mamaki,dalilin tsanar shi kenan ko sunan shi Khadija takira ta rinƙa tsaki kenan kamar wata tsaka. Take tabi shawaran ƙawarta ta rungume zaɓin mahaifinta,tafara sakewa da Kamal. Acikin lokaci ƙanƙani,ya mantar da ita wani Kalil da kalaman soyayyan shi masu sace zuciya. Suna gama school da one month aka ɗaura auranta da Kamal taga gata,kuka da hawayen da damuwar da Abban ta yasa aransa na rabuwa da mafi soyuwar ƴarsa shiya kawo masa faɗuwa har ya samu mutuwan shashi guda. Daƙyar aka raba Khadija da Abban ta tana kuka yana kuka akatafi da ita gidan mijjnta Kamal dake Yahya road unguwan rimi . Maryam bata taɓa ganin Kamal ba sai randa aka kawo ango,ta ɗauka zata ganshi kalan ƴan cirani sai taga duk ya wuce tinanin ta,tunda ga lokacin ta kasa kwance da tsaye saida ta sace number shi awayar Khadija,tun tana kiranshi yana ƙi ɗauka har yafara ɗauka,ta ɓullo mai da ƙudirinta yaci mata mutunci naban mamaki,aiko tasha alwashi saita aure shi kota halin yaya. Haka ko akayi ta faɗa fafutukan neman malamai,watarana tana ɗaki taji Momyta suna waya da wani malami aiko ta ƙudiri aniyar satan number shi ta gwada saar ta akanshi,aiko ta fake idon uwar ta ɗau number shi. Sukai magana taje ta same shi,yanemi sai yabiya buƙatar shi da ita babu wani dogon nazari ta bashi haɗinkai,aiko taga aiki. Ruwa a jallo Kamal yafara bibiyarta ta kafar sadarwa har suka haɗu suka fara masha'a. Alokacin ne Khadija taga sauyi daga wajan mijinta,yadena bata kulawa da tattali,baima da lokacinta ada ko ko kitchen zata inde yana gida tare suke zuwa,yanzun ko baida lokacin zaman gida balle yama ci abincinta,ta kira Maryam in abu ya dameta tabata shawara na banza tai ta dukan cikinta. Wannan shine taƙaitaccen tarihin su Khadija har yakai Kamal da auran Maryam,acikin rashin hayyacin sa. Ƙaran wayarta ya fargar da ita ya dawo daga duniyar tinanin da ta lula,jawo wayar tayi da hannu ɗaya ta juyo ta taga Zainab ce,ɗagawa tayi tana murmushi tasa akunne baki ɗauke da sallama,gaisawa sukai kwana biyu,ta tambayi Zainab yaushe zata shigo tace mata da week end,sun ɗan taɓa hira,kafin suka aje wayar. Miƙewa tayi jin ana kiran la'asar yasa ta miƙe tana tunanin mainzata dafa,ban ɗaki ta shiga tai alwala tafito tai sallah,bayan ta idar ne ta fita zuwa kitchen bayan ta sa ɗan ƙaramin hijjab ɗinta da ya zamo mata abin shiga kitchen ko zaman falo,gashi gobe zataje awo,da wuri zata tashi ta gama aiki tafita abinta. Tuwon shinkafa tayi da miyan kuɓewa bayan ta sauke ta haɗa musu juice ɗin kokumba,ta ɗebi nasu takai musu,kafin ta kwaso wa ƴanda suka ɓata ɗazun takai kitchen ta wanke tass ta kwashe plates ɗinsu takai dianing ɗinsu,kafin ta kwashe duk abinda zatai amfani dashi ta kai bedroom ɗinfa,don inta shiga da magrib bata fitowa sai washagari. Tafito kenan ita kuma tana shigowa,kallon juna sukai a ɗage,Khadija ko mamaki take ashe matar gidan bata nan ,ji yanda ta fita bako mayafin kirki kamar ba matan aure ba. Itako harara ta galla ma Khadija ta wuce tana kaɗa body soso da take sawa a ɗauka nata ne. Taɓa baki Khadija tayi ta shige ɗakin ta. Haka rayuwa taci gaba da tafiya ma Khadija duk wani bauta ita keyi ma Maryam,dafarko Kamal na hanawa,yanzun ko bashi iyawa yana kallo Maryam kecin mutuncin Khadija,Khadija ko tayi alƙawarin bazasu taɓa ganin gazawar ta ba,ga cikin ta ya ƙara tsufa sosai don takai wata takwas,ahakan har wankin unders take ma Maryam da guga,tai ta zaginta wai suna cidata tana ta ƙatuwa tai ƙaton kashi ko kuɗin cizo ta kasa haifa,saide tayi murmushi,ta gode ma Allah da cikin nan ɗan sirri ne,ba falasashe ba,har wannan lokacin Maryam na kawo gardawa gidan ko ta fita ta same su,ko Kamal na nan sai de tace ƙanan tane. "Kewace iriyar ƴar iska ce jaka jahila insaki wanki tun safe zan saka kaya amma ki kasa wanke min su". Cikin tsawa da hargagi take cima Khadija mutunci dake tsaye tayi ƙasa dakai ,zuciyarta na mata matuƙar zafi da turƙiƙi. Ba zato ba tsammani duk sukaji muryanda da dukkan su saida suka waiga a razane tun balle Khadija. "Wanake gani kamar Maryam ,mai yakawo Maryam gidannan da har take ci miki mutunci?. Tana maganan tana ƙara shigowa cikin falon. Maryam tayi matuƙar razana tana komawa bay. *INA GODIYA SOSAI DAJIN DAƊI YANDA KUKE WATSO MIN COMMENT MAI SHARHI,MUSAMMAN FANS ƊINA NA GROUP ƊIN ƳAR KUNAMA FANS,ALLAH YABAR ZUMUNCI DA ƘAUNA,HAR A ALJANNA FIRDAUSI,INA ƘAUNARKU KAMAR YANDA KUKE NUNA MIN SO,GASKIYA KUNA ƘOƘARI DA ƁATA LOKACI WAJAN FARANTA MIN RAI TA HANYAR SHARHIN KU😍😘😍* _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 22* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Maryam tayi matuƙar razana tana komawa baya,ta jingina da bango,tasan halin Fatima,sam bata ɗaukan raini. "Yayah Khady maike faruwa ne?. Ta kuma tambaya akaro na biyu. Harara Khadija ta galla mata tace,"idon ma tambaya,yaushe kuka dawo?. Khadija tai saurin canja akalan ansan tambayan da wani tambaya,gudun kar Fatima taima Maryam ɓarin makauniya. Yaya nibashi nake tambaya ba,mai yakawo Maryam gidan ki da safe acikin wannan shigar Brother bai nan ne?. "Kishiyata ce",tafaɗa cikin tsawa a taƙaice,tare da zama kan kujera tana zuba ma ƴar'uwanta ido,da lokaci ɗaya kamanin ta ya sauya,tana kallon Khadija tana kallon Maryam da tai tsuru-tsuru kamar kaza a ruwan zafi. Takawa tayi tana rangaji ta nufi inda Maryam ke tsaye ta tsaya a gaban ta tana binta da kallo daga baya ta saki wani murmushin da ita kaɗai tasan nufin shi tace,"da gaske Kamal kike aure Maryam mijin aminiyar ki ,wallahi inde haka ne kin cika asararra butulu,wai mai yasa baki ramin kanki saide ta rinƙayi kina shiga?. Cikin kakkausar murya take maganan ,ranta haɗe kamar hadari. "Fatima kima Allah kibar maganan nan kizo mu shiga ciki". "Wallahi Yaya bani bari,tun ina ƙarama ban taɓa son Maryam ba don ruwa munafukai gareta,bantaɓa ƙaunar zaman ku da Maryam ba,kawai don naga kina sonta yasa ban gwada miki ba". Cikin muryan kukan da ta kasa danne shi saida ya suɓuce mata take magana. Jikin Khadija yayi matuƙar sanyi zuciyarta sai wani bugawa yake fat-fat kamar zai fito waje. Mtsewww ba'a aure aka aure ta,da zak......! Maryam ta fara magana cike da tsan-tsan rashin kunya,bata kai ƙarshe ba taji saukan wani wawan mari a bakinta. Dafewa tayi ta sulale ƙasa ta saki ƙara. Fatima binta tayi ta danƙo wiyar riganta ta miƙar da ita,ta ɗaga hannu zata ƙara kashe Maryam da mari da duk ta gama firgita yanda taga gaba ɗaya kamanin Fatima ya sauya tun ba yau ba,tasan Fatima fitinan na ce bata ɗaukan raini musamman abinda zai taɓa ƴar uwarta sai inda ƙarfinta ya ƙare. Hankaɗa ta akayi ta faɗi ƙasa timmm ta buga ƙugu ,azaban zafi ya ziyarce ta,amma ba wannan bane damuwar ta,ta maza tayi ta miƙe tana kallon wanda ya ture Kamal ne ke tsaye yana binta da mugun kallo. Khadija sakan baki tayi ta kasa ko motsi ƙarfin hali irin na Fatima,ko ita da akai mawa ta haƙura,balle ita da yanzun ta san da zancen. Murmushin da yafi kuka ciwo Fatima tayi kafin tace,"wallahi Kamal kayi asara,butulu kawai,ɗan tsako kaci ka goge bakin ka,anya kai ɗan halak ne ba shege ba,ka rama alkhairi da sharri,wallahi kaban mamaki, saƙo ka bada aje a gaya ma iyayen gidan ka,da suka maida ka ɗa,da har wata ƳAR KUNAMA taganka ta aura,amma sam dakai da Maryam Khadija bata cancanci haka daga gareku ba". Cikin dakewar zuciya take maganan,batare da shayi ko shakka komi ba. Dubanta yake a wulaƙance yace," ke mara kunyar banza,da arzikin ubanku da babu shi,da temakon ubanku da babu shi,dama can Allah ya hukunta sai nayi kuɗi nakai wannan matsayin,balle akan ɗan dukiyar da bai taka kara ya karya ba zakuzo kuna min gori don haka daga ke har ita Khadijan...........! MORE COMMENT MORE TYPING _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 23* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Dubanta yake a wulaƙance yace," ke mara kunyar banza,da arzikin ubanku da babu shi,da temakon ubanku da babu shi,dama can Allah ya hukunta sai nayi kuɗi nakai wannan matsayin,balle akan ɗan dukiyar da bai taka kara ya karya ba zakuzo kuna min gori,kuɗin uban naku da bai wuce cefanan wani gida ba,tou dake da Khadijan ba abakin komi na ɗauke kaiba,kai harda ma iyayen naku,don haka Khadijan ma bana buƙatar ta,nasake saki uku". Dukkan su da tsan-tsan mamaki suke kallon shi,ya rufe ido yana zuba rashin mutunci,jikin Fatima yai sanyi Allah sarki,Abba yana ganin yaba ma wanda zai riƙe mai Khadija amana,ashe abin ba haka bane,koran maciji ne acikin koron ciyawa,macijin sara ka noƙe,daga ƙarshe harda mata sakin wulaƙanci baccin cin amanar ta da sukayi da ƙawarta. Khadeeja ko wani shock taji tunda ga ɗan yatsarta na ƙafa har zuwa ƙwa-ƙwalwar jikin ta,jin kalaman shi na saki,ko amafarki bata taɓa tunanin duk cin mutuncin Kamal ba zai taɓa sakin ta,gashi yau don cin fuska yaci mutuncin ta agaban ƙanwar ta da kishiyar ta,saki,danne zuciyarta tayi ta miƙe take taji wani ƙarfi ya zo mata wanda ɗazun bata samu ba,ta tako tazo inda Kamal ke tsaye yana ta zare ido,don yasan yayi suɓul da baka,saida ya furta tsoro ya kama shi ,lokaci ɗaya zuciyar shi ta cika da tarin dana sani. Murmushin da yafi kuka ciwo ta sake masa tace,"alhamdulillah,in rabuwa dakai alkhairi ne Allah ya tabbatar min,Allah kar ya haɗa ni dakai ko amafarki, Allah yasa in haifa wannan cikin babu rai don de da inrinƙa ganin shi ina tunawa da butulun ubanshi,ajawo shi inuwa ya maida mu rana. Tunda ta gaya kalman ciki yake binta da kallo yaƙara tsorata ya koma baya yana kallonta. Maryam a tsorace tace,"ciki Kamal wallahi banaka ban........! Kan ta ƙarasa taji saukan mari a bakinta,tai saurin haɗiye maganan ta tana ƙanƙame jiki. A zuciye Khadija ke nuna ta,tace,"ance miki ban kawo budurci gidan miji bane,a asbiti bayan Dr yagama anfani dani yacire min ciki kafin ya ɗinka ko yaya,wallahi kibini a hankali,ga mijinki nan ki tambaye shi yanda ya sameni. A tsorace mai cike da tarin firgici Maryam ke kallon Khadija,ya akayi tasan mai ta aikata ranan da suka haɗu da Dr Hadi a aabiti. Murmushi Khadija ta ƙara sake mata,mai cike da ma'anoni da yawa,kafin ta dubi Fatima tace muje kitayani haɗa kayana masu mahimanci". Kamal jiki na rawa yayo kan Khadija yawani rungumeta yana faɗi "wallahi babu inda zakije,ni ban sake ki ko ɗaya ba". Tattara ƙarfinta tayi ta hankaɗa shi,saura kaɗan ya faɗi ƙasa yai ta maza ya miƙe,binshi tayi ,tana nuna shi da ɗan yatsa rai ɓace tace,"wallahi Kamal inkai jahili ne niba jahila bace,a gaban shedu matarka da ƙanwata kabani saki uku,kuma ko ba agaban su bane wallahi na saku,don bazan yi auran zina ba,kalan na mai ɗaki da soso,in zaka mutu wallahi sai nabar gidanan in koma inda akasan mutuncina". Zuba guywowinsa yayi a ƙasa ya haɗa hannuwa alaman lallalshi yace,"kima Allah ki rufa min asiri,Fatima don Allah kisa baki,amaida shi saki ɗaya tunda ta nace ta saku". "Wallahi karka ƙara kiran sunana dawannan ruɓaɓɓan bakin naka,tsintaccen mage dama ance baya mage". Ba tare da ta saurare mai zai faɗi ba ta tura ƙofar ɗakin Khadija ta shiga. "Khadija don darajan Allah dagaske kina da ciki,shine kika ɓoye min". "Ba cikin kabane a kwararo tayi shi,in ba munafintata kake yi ba kace min baka da lafiya kana binta cikin dare kana cinta, ban sani ba,bayan kamin alƙawarin bazaka taɓa kusantan taba". Maryam ke maganan cike da tashi hankali. Khadija sa tsan-tsan takaici take kallon Maryam,kafin ta juya tana ɗaga ƙafa a hankali sabida cikin yayi matuƙar nauyi ya tsufa tana gafda haihuwa,da ido Kamal ke binta sam bai taɓa lura da yanayin mu'amalan Khadija kalan na masu ciki bane sai yau,shiga ɗaki tayi ta iske Fatima ta kusa haɗa mata kayan drawer ta buɗe ta ɗauko ta kaddun asbitin ta ta fito yanda ta barsu haka ta iske su ko wannen su yayi tsuru da abinda yake saƙawa a zuciya. Wurga ma Kamal result ɗin asbitin tayi kafin tace,"wallahi matarka ta ƙara sheganta min ɗa sai na kusa kasheta da bugu,sannan muje kotu ta gayamin yaushe taganni da gardi suna shigo gidana in mijina ya fita,miye bamu sani ba,wallahi Kamal ko ba kasake ni bazan taɓa bari ka kusance niba,sai kayi gwajin ƙanjamau". Tana gama faɗa ta juya ta shigewar ta ɗaki,gabanta na dukan uku-uku. Dukawa yayi ya kwashe result ɗin ya fara dubawa,in zai iya tunawa last sex ɗin da yayi da ita ,ita dakanta ta nemeshi ta takura shi ya biya mata buƙata,wata biyu kafin auran Maryam tabbas wannan cikin nashi ne don yanzun yakai kimanin wata takwas harda kwanaki,dudduba sauran yayi yaga Edd ta 7may,sauke nauyayyan ajiyar zuciya yayi. Mtsewww "ka yarda da takaddun bogi a raina maka wayo,kai da ba namiji ba,baka aiki". Maryam ke magana a ƙufule. Kallonta kawai yayi da shanyayyun idanuwan sa da suka canja launi zuwa ja,yace,"in ma shege ne nawa ne ina so,ke wata mu nawa ko ɗan shegen kin kasa ɗauka". "Ta gidan ubanwa zan ɗauka,baccin lagwani yafika amfani mtsewwww". "Ni kike zagi Maryam?. "Na zaga ɗin". Tamaida mai martani a taƙaice. Ƙwafa yayi batare da yace mata komi ba,ya ya juya yaje jikin babban ƙofar falon ua kulle ya sa key ɗin a aljihu,yasan haka kawai zaiyi yahana Khadija fita tunda bata da key. Dai-dai lokacin suka fito da akwatina a hannun su cike da kaya,tana sanye da doguwar rigan atamfa ta yafa gyale,batare da sun kalle kowa na falon ba suka kama hanyar waje. Murmushin mugunta yayi yace............! MORE COMMENT MORE TYPING. _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 24* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Murmushin mugunta yayi yace,"basai ku fitan ba na gani". Batare da sun kula shi Fatima ta murɗa ƙofar taji akulle,ta gir-giza tabbas a kulle. Khadija cewa tayi ,"barshi ,kwaso kayan mukoma ɗaki,duk abinda zan kulashi yake nema kuma wallahi bazanyi ba". Komawa ɗakinta sukai batare da sun kalle ko ɗayan su ba,balle su kula su,abin ya ɓata ran Kamal ba kaɗan ba,yaso suyita musayar miyau. "Kira big Bross ki faɗa masa,wallahi jin gidanan nakeyi kamar wuta". Khadija ta faɗa tana ƙoƙarin zare mayafinta. Fatima ɗaga wayarta tayi ta kira yayansu ,amma bai ɗaga ba,kiran Khalil tayi ringing biyu ya ɗaga,bayan sun gaisa take faɗa masa mai yake faruwa,ya kiɗimu sosai ba kaɗan ba,jin halin takura da matsin da ta fuskanta ahannun wanda sukai ma gata suka maida mutum,ranshi ɓace yace gashinan zuwa. After 30munites yanayin yanda ake bugun ƙofar falon kaɗai ya tabbatar masu Khadija Khalil yazo,Khalil bai iya fushi ba ko yaya,tun yana ƙarami bai da haƙuri,duk wanda ya nuna masa ɗan yatsa sai ya karya ƴar banza. Kamal dake kwance kan kujeran Khadija har bacci ya soma ɗiban sa,yaji ana tokarin ƙofa kamar za'a karya,a sukwane ya miƙe yana faɗin waye,wani mahaukaci ne?. "Ubanka ne,Uban matambayi". Khalil yabashi amsa a ƙufule. Jin muryan Khalil saura kaɗan ya saki fitsarin da yake ta matsewa a wando. "Zaka buɗe min ƙofarnan ko sai na kira masu cire ƙofa sun karya min shegiyar ƙofar?,tunda bata gidan ubanka bane". A tsorace yake,gaban shi faɗuwa yake,buɗe ƙofar yayi ya koma gefe,Khalil naji anbuɗe yasa ƙafa ya banko ta ta buɗe,yasa hannu ya kwashe labulayan ya watsa su kan ƙofa,cike da takun ƙasaita ya shigo falon yana ƙare ma Kamal kallo yana kallon falon. Murmushin da shi kaɗai yasan ma'anar sa kafin ya busa iska daga cikin bakinsa yace,"Khadijaaaaa". Cikin ɗaga murya. Duk da suna jiyo abubuwan da ke wakana a falon,amma basuyi yunƙurin fitowa ba,don kar Khalil ya haɗa dasu,yafa mayafinta tayi ta fito. Kallon ta Khalil yayi,duk tayi baƙi kuma idanuwanta sun faɗa girgiza kai yayi ya sa ɗan yatsa ya ɗauke hawayen dake ƙoƙarin zubowa kan kumatun shi yace,ku fito da kayan kuzo mu wuce". "Kai ma Allah Bros Khal.......! Hankalin shi tashe yayo kan Khalil yana masa magana,bai ƙarashe ba Khalil ya dakatar dashi ta hanyar ɗaga masa hannu,maida baƙin glass ɗin dake hannun shi yayi kan fuskan shi ya yamutsa fuska yace,"Kamal nabaka nan da 5hours ka tattara kabar mana gidan uba tunda ba gidan ubanka bane,da har kake da zarra da ƙwanjin cin mutuncin ƴar masu gida a gidan ubanta,ka wulaƙanta ɗiyar da iyayenta suka ɗauke ka suka maidaka mutum da kowa ke sha'awar ka,in ka manta in tina maka,wannan gidan gidan Muhammad Basheer ne Ba gidan Kamal Musa ba". Kalil na magana yana murza ƴan yatsu suna fidda ƙara,cike da kakkausar murya yake ma Kamal magana,da duk ya gama tsurewa,yanayin da yaga Khalil ɗin sam ba wasa a fuskan shi balle ya kawo mai raini. Dai-dai lokacin su Fatima suka gama fita da kayan su,juyawa yayi yabi bayan ƙannan shi,har yakai bakin ƙofa,ya juyo yai murmushi yace,"Kamal da ka rubuta barin aiki da karka rubuta yazama dole kabar aiki a ƙarƙashin kamfanin mu,don gaba bamusan gadar zaren da zaka ƙulla ba ƙila kasa a kashemu ka cinye komi namu,don bamu kake so ba dukiyar mu kakeso". A tsure yake kallon Khalil,zufa kawai take keto masa duk sanyin Ac dake ratsa falon bai hana Kamal zufa ba,wannan wane irin jarabawa ce ta same shi lokaci ɗaya,ya rasa komi a lokacin da baiyi zato ba,ya manta sam ba'a basa takaddun gidannan ba,ya zauna yana feleƙe da rashin mutunci,zama yayi kan kujera daɓas yana faɗin innalillahi,wa inna ilaihi raji'un. *😱😱😱😱😱😱WAI DAMA GIDAN BADA GUMIN KA KA GINA BA,NA ABBAN KHADIJA NE,OFFICE ƊIN MA DA KAKE TAƘAMA DASHI SU SUKA ƊAURAKA,LALLAI KAM GATA YAYI MAKA YAWA* Khalil sa kai yayi yabi bayan ƙannan sa. Maryam ko tana ganin Khalil yafita ta fito daga bayan labule,tana tafi tana dariya tana faɗin kwantar da hankalin ka mijina,so suke su gan mu a wulaƙance,kuma Allah bazai wulaƙanta kaba". Da ido yake kallon ta kamar wata tv. Zama tayi a gefen shi ta dafa kafaɗar shi,tana aika masa da yaudararran murmushi tace,"zan sa kawu na yabaka aiki mai tsoka ,sannan inaso ka nuna ma duniya cewa cikin dake jikin Khadija shegene,da auranka take kawo ma maza gida,dalilin haka yasa ka saketa,shine ƴan uwanta suka wulaƙanta ka suka koreka a kamfanin su". Kallonta yakeyi kamar bai neman wani abu a fuskanta,nazarin maganan ta yakeyi,can kuma ya dubeta yace,"mahaifiyata fa?. Yaudarar murmushi ta aika masa,kafin tace,"karka damu zan sauyata ta wani hanya". "Yanzun ka tashi kaje ka nemo mana gida kona million nawa ne,kawuna zai saya mana mu koma". A saluɓe ya miƙe ya nufi ɗakin shi,batare da tunanin komi ba,tabbas yasan Maryam mai ƙaunar sa ne,sanda aka nemi a wulaƙanta shi,lokacin ita kuma ta ɗauki mayafi ta yafa masa,dole ma ya amince da duk wani abin da zatazo masa dashi,ɗakinta ta shige itama,ta ɗau waya ta kira mallamin ta ta faɗa masa so take ya ƙare kashe mata zuciyar Kamal taga kamar yadawo hayyacin sa da yaji matar sa tana da ciki,kuma a kashe zuciyar uwar shi,amantar da ita Khadija,gaya mata kuɗin aiki yayi ta tura masa,kafin takira sabon Alhajin da ƙawarta shema'u ta haɗa su,bugu biyu ya ɗauka,bayan sun gaisa take ce masa Sweety gobe zamuzo da saunan nan wajanka a matsayin kawuna,kabashi aiki,hakan zai bamu daman cin karen mu babu babbaka". Murmushi yayi daga ɗayan bangaran ya shafa ƙaton tumbin sa,yace,"Mairamu gidan daɗi,gidan ruwa,baki da matsala,kamfanina na dubai zai turashi in mai director". Murmushi tayi tace,"wallahi ko daka kyauta min,tunda shi bai iya aiki gwamma kai kayi masa". Dariya ya sheƙe dashi kafin yace mata sai kinzo ya kashe wayar. Murmushi tayi tare sumbatar wayar. Kamal ko lokaci ɗay yaji damuwar shi ta yaya,ya manta da wata Khadija,shiryawa yayi ya fito ya leƙa ɗakin ta yace mata bari yaje tace masa tou ya fice. **************** Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un. MORE COMMENT MORE TYPING _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* ~WANNAN PAGE ƊIN SADAUKAR WA NE GAREKI *MAMAN JIDDO*,NAGA SAƘON KI NAGODE SOSAI ALLAH YASAKA DA ALKHAIRI YABAR ZUMUNCI,NAJI DAƊIN RASHIN MANTA DA BAKIYI BA DUK TSAWAN LOKACIN DA MUKA ƊAUKA BAMU TARE,INA ƘAUNAR KI HAR CIKIN RAINA😊~ *PAGE 25* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Tafiya sukeyi a motor ba wanda yake cema kowa komi,kowa da abinda yake saƙawa cikin ransa har suka isa gida,a fakin siface yayi fakin suka fito,tunda suka shigo gidan gabann Khadija ya ƙara yankewa ya faɗi, Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un kawai take nanatawa acikin zuciyarta ahaka suka ɗugun zuma zuwa cikin gidan. Da sallama Khalil ya shiga babban falon gidan,Fatima na binshi a baya,Khadija na bayan ta kanta a ƙasa. Ba kowa a falon face Abban su da falon ya zamto mai wajan zama tunda laluran rashin lafiya ya same shi,da ido yake binsu ɗaya bayan ɗaya, da sam bai iya magana,yanzun abin da sauƙi yana iya motsa jikin sa kaɗan,yana magana amma ba'a fahimta. Yana hango Khadija,yawani washe baki yana fara'a yana ƙoƙarin tashi. Murmushi ta aikamai jikin ta na rawa ta nufi inda yake zaune akan wata kujera ta rungume shi cike da farin ciki da murna,shima murnan yake,haka yake faruwa tun bayan auran ta in har zata zo da ƙyar suke rabuwa da mahaifin ta,sai yai ta kuka,shiyasa bata son zuwa gida sam bata ƙaunar ganin hawayen mahaifinta,so dayawa tana jin-jina girman so da ƙaunar dake tsakanin haka,tabbas mahaifinta ba ƙaramin sonta yake ba a cikin ƴaƴan sa,wasu hawaye ne masu matuƙar zafi suka zubo mata a kumatu,da sauri tasa hannu ta goge su don kar Abban ta ya gani ya shiga wani damuwar ga ciwo yana fama dashi. "Abba na ya jikin?. Ta tambaye shi tana mai ƙara sakar masa murmushi,har yanzun dariya yake mata yakasa koda rufe baki. "A'a baƙine yau a gidan namu,ke daga zuwa kai mata ziyara zaki kinkimo ta". Faɗan Ummah su da fitowar ta kenan daga bedroom ɗinta tana ɗaura kallabi. Dai-dai lokacin mai wanki ya shigo da akwatinan Khadija guda uku da aka ciko su da kaya. Kallon su na mamaki Ummah takeyi kamar zatai magana kuma tai shiru. "Ummah ta barka da gida?,ta faɗa tana murmushi kamar babu abinda ke damunta. Taɓa baki Ummah tayi kafin tace," ashe kin ganni,kinzo kenan zaki rikita masa lissafi kitafi ki barmu da jinya wai mai ya kawo ki,wa ƴannan akwatin fa?. Sakin Abban ta tayi ta koma kan kujera ta zauna sai yanzun Ummah ta lura da cikin dake jikinta ta saki baki soro-ro. "Fatima kwashe akwatinan nan kikai su bedroom ɗinki kafin a gyara mata nata". Faɗan Khalil da tun ɗazun sauraran su yake kan sa na ƙasa,zuciyar sa na masa zafi ta ina zai fara gayama iyayen sa wannan mummunan labarin. "Kai badai haihuwa ta dawo ba,dole ta koma gidan ta,kunsan lalurar mahaifinku,kar yazo ya saba da ita tazo komawa ya birkice mana". Shiru duk sukayi kowa da abinda yake saƙawa a zuciya,saɓanin Abban ta dayake ta fara'a bakin shi yaƙi rufuwa. Bata da mu da shiru da sukai ba taci gaba da faɗin" ta koma ɗakin ta in yaso Gwaggo Asma'u in ta haihu taje ta zauna da ita har tayi arba'in,wai ina Kamal ɗin ne,nifa shashanci ne kalan naku na yaran yanzun bana so ai andena zuwa gida wanka kiyi a ɗakin ki yafi". Sauke nannauyan ajiyar zuciya Khalil yayi tare da miƙewa ya riƙe hannun Ummah su,yace,"Ummah zo mu shiga ciki miyi magana". Ba tare da musu ba tabishi,ta zauna bakin gado shi kuma ya zauna daga ƙasa,yana ta furzar da hayaƙi daga bakin sa,sai huci yake kamar maciji,gaban Umma ya faɗi don in taga Khalil nawannan hucin tou tabbas akwai matsala,ƙarfin hali tayi tace,"Khalil lafiya kuwa?. Rungume ƙafarta yayi ya fashe da kuka kamar ƙaramin yaro hankalin Umma ya tashi,tafara bubbuga bayan shi ahankali tana shafa sumar kansa. Sai da yayi kuka mai isar sa kuma bata hana shiba,don tasan halin zuciyar Khalil inyayi fushi in har zaiyi kuka tou zaiji sassauci akan duk wani abu dake damun sa. Ɗago kai yayi bayan ya share hawayen da hankicif ya buɗe baki kenan zaiyi magana aka turo ƙofar gabaki ɗayan su kallon mai shigowa sukeyi. ************* Kamal yayi yawo sosai da dillalai kafin ua samu gidan da yayi masa,ya ɗau hoto ya tura ma Maryan ta whatsApp tagani tace yayi kafin sukayi ciniki ,ya gaya mata tace a turo account number,aiko aka tura. Saida suka ga alert kafin suka bashi takaddun gida. Yana hanyar komawa gida ya sai ga kiran Khalid da kamar bazai ɗauka ba ko mai ya tina sai ya ɗauka suka gaisa a mutunci Khalid ke tambayan sa ina Khadija yaga miss call ɗinta yakira wayar ta bai shiga. Murmushi Kamal yayi yana shafa sajen daya ƙawata masa fuska kafin yace," tana gidan ku nasake ta saki uku dalilin kuwa da aure na tabi maza taje ta kwaso ciki,sam ba zan iya zama da mazinaciya ba balle ashafa min ƙamaya-maya,dama can ta watsar a titi kafin kuka sakayata kuka liƙa min,shine har wannan ɗan iskan ƙanin naka yake cimin mutunci takan na rabu da rigar da bata wiya,tou gida nabar muku tsiyarku haka office wa ƴanda basu gaje arziki ba,don haka kuje ku nema ma ɗan cikin ta uba don wallahi bani bane uban shi kar wanda ya liƙa min ɗan shege mtsewwww". Cikin halin ko in kula yake danƙara ma Khalid maganan,yana kai ƙarshe ya katse wayar ya kasheta gaba ɗaya yana cigaba da jan tsaki.. Khalid da mamaki yacika shi ciro wayar yakeyi daga kunan sa yana duba sunan yana mamaki cewa Kamal ne ke gaya masa maganan nan ko ko mafarki yake,koko kunan sa ne ke gaya masa wannan mummunan maganan. Juya akalan motor shi yayi zuwa gida, a waje yai fakin ya shiga da ƙafa. Afalo ya iske Khadija cike da farinciki tana ba Abban su abinci,shima yana farin ciki,koda ta gaishe shi lafiya kawai ya amasa dashi a taƙaice ya nufi bedroom ɗin Ummah su, Khadija ko ta kan sa bata bi ba sabida tasan halin shi,ƙila miskilancin nashi ya motsane. Kallon shi suke shima su yake kallo duk yabi ya yamutse kamanin shi ya canja ,ƙarasa shigowa yayi yace," Khalil wai mai ke faruwa ne tsakanin Kamal da Khadija?. Yai tambayan yana mai zama kan kujeran ɗakin. Sauke ajiyar zuciya Khalil yayi yace," Kamal yayi abinda bamiyi zato ba tabbas mun kawo shi inuwa ya maida mu rana". Ummah da mamaki take kallon su tace,"wai mai ke faruwa ne ku faɗa min kunsa zuciyata cikin ruɗani". "Ummah yazama dole ki sani abokin kuka shi ake gaya ma mutuwa,bamu da mafi kusancin dangantaka kamar ki,amma duk mai zakiji dan Allah ki danne zuciyarki Ummah kita nanata innalillahi wa inna ilaihi raji'un,kowani bawa da ƙaddaran sa yake tafiya,Allah yana jarabtan mu ko tawani hanya don ya gwada imanin mu,wannan jarabawa ne Ummah". Cikim sanyayyar murya Khalil ke magana,zuciyar Umma tawani tsinke,haka Khalid tsoronsa ɗaya kar ace da gaske cikin jikin Khadija shegene bana Kamal bane. Murmushi Khalil yayi tare da sa hannu ya shafo fuskan Ummah su da itama shi take kallo, yace,"wallahi Ummah Kamal ba ɗan halak bane,nan ya kwashe duk abinda ke faruwa ya faɗa ma Ummah da Khalid,Ummah babu abinda takeyi face matsan hawaye Khalid ko gaba ɗaya zuciyar shi bugawa take jijiyoyin kansa duk sun fito ruɗu-ruɗu,nan shima ya kwashe yanda sukai da Kamal ya faɗa musu. Ummah fyace majina tayi tace........! MORE COMMENT MORE TYPING _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 26* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Ummah fyace majina tayi tace,"bana son ƙarya Kamal bazai taɓa yin haka ba". "Ummah dama munsan ba lallai ki yarda ba". Faɗan Khadija da ta turo ƙofa tana shigowa,da ido duk suke binta cike da tausayawa. Zama tayi a gefen Umma tana kallon fuskan Ummah taci gaba da faɗin Umma zan kira muku Zainab tazo kuji daga bakinta,Zainab ƙawar arzikice wanda duk wanda ya sameta yai hamdala ga ubangiji mahaliccin kowa da komi,tana yawan gaya min duk wanda ya rungume haƙuri tabbas zai rungume nasarori masu yawa a rayuwar sa,Zainab ita tarinƙa tausa na tana nuna min babu inda yakai ɗakina daɗi,duk daɗin gidan iyayena gidan Kamal yafishi,na ɗauke Maryam ƙawa mafi soyuwa a zuciyata abokiyar rufin asiri,amma da ita Allah ya jarabce ni taci amanata ta ha'ince ni,cikin nan dake jikina babba rabone daya tsaga tsakanina da Kamal,da rabon nan bai gifta ba,da haka zan baro gidan shi bani da ko tsun-tsu,mahaifiyar shi itace shaida na ta uku bayan Allah Zainab sai Hajiyar sa ne kaɗai suka san zaman ƙutatuwar danayi a gidan Kamal,amma da yake komi yai farko akwai ƙarshen sa yau ne ƙarshen zamana yazo dashi,duk da ina jin ciwo a can ƙasan zuciyata ya zama dole in rungume haƙuri kuma". Cikin sanyi murya,mai karyar da zuciyar duk wanda yake sauraron maganganun ta tayi maganan. Ummah girgiza kai takeyi tana taɓa baki yayinda hawaye ke bin saman kumatun ta. Ajiyan zuciya mai ƙarfi Ummah tayi kafin tace,"tou Allah yasa haka shine mafi alkhairi,amma yaron nan yamana abinda bamuyi zato ba". "Ai wallahi yau sai yabar gidan nan na faɗa masa tunda bana uban shi bane". Faɗan Khalil. A'a baza'ayi haka ba ,ka ƙyaleshi da halin shi kowa yayi na gari don kansa". Faɗan Khalid. "Ni duk ba wannan ba Allah ya raba ƴata da cikin jikinta lafiya tana haihuwa ko nono bazan bari taba ƴarsa ba zan ɗauke ƴar inje in aje musu da hannuna tunda basusan mutunci ba,uwar sa tana sane akecin mutuncin ƴata ta kasa ɗaukan mataki". Faɗan Ummah cikin ɓacin rai. "Mai jaririyar da batasan komi ba tayi Ummah kuyi haƙuri abinda haƙuri bai bada ba rashin sa bazai kawo ba Ummah". Faɗan Khalid. Shiru kowa yayi acikin su kowa da abinda yake saƙawa a zuciyar shi. ********** "Ina wuni kawu?. Faɗan Kamal da ya duƙa gaban Alhaji Labaran yayinda Maryam take daga ɗayan kujeran mai kallon Alhaji Labaran,a cikin gest house ɗin shi. "Lafiya ƙalau alhamdulillah Kamalu ko?. "Eh kawu",ataƙaice ya amsa cike da ladabi kamar yana magana da uban sa. "Allah sarki sanda akai bikin ku da Maryam bana ƙasannan ina taso inzo inga gida kuma Allah baiyi ba,sai gashi ta kirani wai ankoreka inda kake aiki,nace tou kazo abaka manager a company mu na haɗa jakukkuna na dubai". Cike da dattako yake maganan kamar mutum mai mutunci kuma kamar da gaske uncle ɗinta ne. Murmushi Kamal yayi yace,"Allah sarki Allah ya ƙara arziki Kawu,Allah yasaka da alkhairi yasa kafi haka,kuma munga gida mun gode Allah ya kareka da sharrin masheranta". Murmushi Alhaji yayi ya fake idon Kamal ya kashe ma Maryam ido itama ta maida masa harda kiss kafin ya dube Kamal da kanshi ke ƙasa yace,"Ameen kun taho da takaddun karatun kane koko". "A'a ban mu taho dashi ba kawu sai dai inje in ɗauko". "Aikam da ka kyauta don ina so katafi a satinan". Miƙewa yayi ya dube Maryam dake danna waya yace,"Honey muje ko na barki na dawo?. Murmushi tayi tare da kashe masa ido guda tawani kashe murya tace,"jeka dawo zamu zanta da Kawu kafin ka dawo". "Ok"ya faɗa tare da musu sallama yafita da niyar zaije ya dawo. Kamar jira suke ya fita ta miƙe tana bin bayan shi da harara tasa key a ƙofar ta ta juyo tana tsaki. Buɗe hannuwa Alhaji Labaran yayi da gudu taje ta faɗa jikin sa suna dariya tana goga masa breast ɗinta a ƙirji,atare suka sauke ajiyar zuciya,kai hannuwan shi yayi ya kamo breast ɗinta yafara matsa su yana lumshe ido yana sauke ajiyar zuciya haɗe bakin su tayi suka fara aika ma juna zazzafan kiss,cikin mintina ƙalilan suka cire ma junan su kaya suna romancing nishin su kawai ke tashi a falon ,har yakai ga ya afka mata,abin takai ci ta dugura ya fara amfani da ita kafin ya dawo pussy,sai da suka gaji don kansu suka rabu da juna ,atare sukai wanka suka shirya sun gama sa kaya kenan sukaji ana buga ƙofar. Ɗan gajeran tsaki taja kafin tazo ta buɗe tana ɗaura ɗankwali,murmushi suka sakar ma juna,kafin ta bashi hanya yazo ya shige cike da ladabi yaba Alhaji Labaran takaddun shi. Sai wani mazurai yake kamar mutumin arziki ya duba kafin yace musu su tafi yana nan zai kira Maryam komai ke tafiya zai ji. Cike da farin ciki suka tafi bayan ya bashi bandir ɗin 1k guda biyar,sai murna yake yana cema Maryam kawu nada kirki,saidai tayi tace masa Uhm,hmmmm,sai surutu yake zuba mata kamar sakin wawa tana dariya. Zuwa sukai suka zaɓi sababbin funiture aka kai musu sabon gidan company su suka shirya musu komi,tsofaffin kayanta kuma tasa aka kwashe aka kai gidan su tace musu tashi zasuyi kuma ya canja mata kaya,murna Mom ɗinta take tayi dashi ma Kamal albarak. Haka rayuwa taci gaba da tafiya kafin tafiyan Kamal kullum Maryam tana tafiya wajan Alhaji Labaran yai amfani da ita da sunan taje maganar tafiyar shi,shiko sakaran yana gida ana can ana cin matar shi ana bata kuɗi sosai tana kawo masa,sam bai damu da fitan da takeyi ba ,gani yake bashi da masoyiya kamar Maryam,tafi masa uwar sa,don Uwar sa goyan bayan wa ƴanda basa ƙaunar shi take yi a faɗar sa. Maryam ko Allah-Allah take Kamal ya wuce dubai su tafi yawon zagaye duniya ita da Alhaji Labaran yamata alƙawarin ba ƙasar da bazai kai taba in har tana bashi haɗin kai yana amfani da ita ta takashi. Itako. MORE COMMENT MORE TYPING _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 27* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Ita dama burin ta bai wuce ace tana cikin matan masu kuɗi wanda ake faɗan su ake nuna su a ƙasar naijeriya,burinta kam yana gafda cika,da tayi tinanin Kamal ɗan wani ne a ƙasan nan shiyasa tayi shige da fice ta aure shi,sai da ta aure shi ta gane ashe da dukiyar gidan su Khadija yake taka rawa,sam bata so ya saketa in ya saketa bazata samu freedom sosai a gida ba kamar yanda take samu a gidan shi ta fita sanda takeso ta dawo sanda take so. Bayan sati ɗaya Kamal ya tattara inashi-inashi ya ɗaga sai ƙasar dubai,Maryam harda kukan kissa,sam baiyi tinanin zuwa ya gaya ma mahaifiyar shi abinda ke faruwa ba,sam ya manta da ita yashafeta a ƙwa-ƙwalwar sa. Yana barin ƙasan da kwana ɗaya Maryam ita suka ɗaga zuwa ƙasar china ita da Alhaji Labaran,bayan taje ta ma iyayenta sallama zasu tafi dubai da Kamal,sai addu'a suke mata,da ta tashi tafiya tabasu kuɗi masu yawa tace inji Kamal abasu sai murna suke da masa addu'a. ********* Khadija ko hankalinta kwance yanzun tana gida kullum tana liƙe da mahaifinta da tun dawowar ta yanzun sauƙi alhamdulillah, yayyunta komi suka gani na haihuwa kwaso mata sukeyi kamar zasu buɗe kanti,don tana gafda haihuwa,riritata sukeyi kamar ƙwai cikin cokali. Ranan da Zainab tazo tunda Khalid ya ƙyalla ido yaganta yarinƙa shige mata yana janta da hira,Khalid yana da faram-faram da son mutane saɓanin Khalil dayake da gigiwa da ɗaga kai ,shi gani yake har yanzun bai samu mace da tamai ba a nijeriya,gaisuwar da tamai daƙyar ya amsa yana wani ciccin magani. Koda Zainab zata koma shi yakai ta gida yashiga ya gaida Mamanta kafin ya nema izinin fara neman auran fa awajan Yayanta Zayyan ,Mama taji daɗi ta musu fatan alkhairi,sai bayan tafiyar Khalid Zainab take ba Mama labarin mutuwar auran Khadija ,Mama harda ƙwalla sabida tausayi tana ta ma Maryam tofin Allah tsine. Soyayyan Khalid da Zainab ba ƙaramin daɗi yai ma Khadija ,tasan komin banza zasu ƙara kusanci sosai da Zainab inta aura Yayan ta tazama familie su. "Ummah zan tafi awo in nagama zanje in duba Hajiya wallahi Ummah tausayi Hajiya take bani bata da kowa sai Kamal gashi ya juya mata baya,wallahi Ummah duk abinda yake ba acikin hankalin sa bane,wata rana in abun ya sake shi zaki gans......! Khadija ce kema Ummah magana yayinda take yafa mayafinta akai,Umma da take zaune falo tana kallon sunnah tv tawani katseta rai ɓace ta fara magana. "Yimin shiru wawiya sauna in son shi kike kwashe kayanki ki koma gidan shi kinji,mara zuciya kamar ba bakatsiniya ba,anya kin sha nono na kuwa tantama nakeyi". Murmushi tayi tace,"Ummah kenan Allah ua huci zuciyar ki na tafi sai na dawo". Harara Umma ta wurga mata kafin tace,"tou adawo lafiya,zaki iya tuƙi kuwa?. "Eh Ummah zan iya inshaAllahu". "Allah ya tsare". "Ameen Ummah". Kafin tasa kai ta fita. Tafiya ƙaɗan yakai ta asbitin bayan tayi parking motor ta ta fito da ƙaton tirtsetsen cikinta da haihuwa ko yau ko gobe ta rufe motor juyowar da zatayi wa zata gani ,da tun fitowar ta ya kafa mata ido kallon ta yake Kamar Khadija. Itama kallon shi take da tun rabuwar su ko a ƙanya basu ƙara haɗuwa ba sai yau,haka kawai ta tsinta kanta da sakin murmushi. Da mamaki yake kallonta shima murmishin ya sakar mata duk da suna nesa da juna,a hankali take ɗagana ƙafa tana takawa harta isa inda yake tsaye kusa da ƙofar shiga risefshon ɗin asbitin. Tace,"Khalil ashe rai kanga rai ya bayan rabuwa". "Lafiya lau,ya mai gidan?. Jimmm ta ɗanyi kamar bazatai magana ba sai kuma tace,"waye ba lafiya?. Cikin basar da zancen. Yace,"wallahi Dadyne ba lafiya". "Allah sarki Allah ya bashi lafiya". Cike da tausayawa tayi maganar ya amsa da amin. "Tou bari in shige". "Tou Allah ya raba lafiya". Amin ta amsa a taƙaice,kafin ta shige. Bin bayanta yayi da kallo yayinda wani abu yake taso masa daga can ƙasan zuciyar sa. Bata jima ba layi yazo kanta ta shiga taga Dr ta fito. Abakin risefshon ɗin ta ƙara iske shi yana tsaye ya zuba hannu a aljihu,tunda ya ganta hankalinsa ya kasa kwanciya da ƙyar ya cireta a zuciyar shi ,shima saida aka haɗa da roƙon Allah gashi lokaci ɗaya da yayi tozali da ita ta taso masa da gyambon da yayi wiyar warkewa a zuciyar shi,dahar yanzun ya kasa kallon wata ɗiya a matsayin mace balle har ya fara soyayya yayi aure itako ta manta dashi har da cikin ta haihuwa ko yau ko gobe,wasu hawaye masu ɗumi suka zubo mai a kan kumatu sa hannu yayi ya ɗebo su,a hankali ya furta "ya zama dole in cireki a raina Khadija". Harta gitta shi ta wuce sai kuma ta tsaya ya juyo ta dube shi da shima ita ya zuba ɓa ma ido baiso ya cika shige mata sabida akwai auran wani akan ta. Uhm "yauwa muje in gaishe da Dad ɗin kafin na wuce". "Maman ƴan biyu ",taji amfaɗa ta bayanta. Juyowa tayi taga Saudatu ƙanwar Zainab ce,murmushi tayi suka gaisa. "Ashe abinda ya faru kenan,Allah ya zaɓa miki wanda ya fishi Maryam bata kyauta na,Allah yasa da kin haihu kisamu miji ki aure ki aura wanda yafishi". Gaban Khadija yakewa yayi yace rasssss jin maganan Saudatu satan kallon Khalil tayi ta wutsiyar ido taga hankalin shi baya kansu don sam bata so Khalil yasan Kamal ya saketa balle yai mata dariya yace Allah ƙara a zuciyar shi ko a zahiri bai nuna mata ba. A zahiri idon shi na kallon wani waje yayida hankalin shi da zuciyar shi ke gareta,bai son ya fiye kallon ta kar zuciyar shi ta watgaje, yanajin abinda Saudat ta faɗa saida gaban shi ya faɗi amma wannan mijin nata baida mutunci da ciki ya sake ta,lallai kam in har ko bazawara ce tana haihuwa bazai bari wani ya riga shi ba zai nema a ɗaura musu aure inde ta amince. Murmushi tayi kafin tace.........! MORE COMMENT MORE TYPING _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 28* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* . Murmushi tayi tana sauke sanyayyar ajiyar zuciya tana addu'an Alhamdulillah Khalil baiji ba hankalin shi bai wajan su kafin tace,"ameen ya su Mamah da Zee?. "Wallahi suna lafiya,nazo gaishe da Maman ƙawata ne bata da lafiya". "Allah sarki Allah yabata lafiya ki gaishe su". "Za suji ki gaida Ummah da Abba da Fatima". "Zasuji inshaAllahu". Wucewa tayi ta shiga cikin asbitin. Ɗan tsaki tayi Saudat ta cika surutun tsiya ko ina ruwanta da mata jaje oho. "Muje ko",ya faɗa yana ɗan satan kallon ta. Maganan sa ya katse mata tunanin da take. Ƙaƙalo murmushi tayi kafin tace," tou". Yana gaba tana bin bayan shi har ɗaki da aka kwantar da Dad ɗin shi. Har ƙasa ta duƙa ta gaida mutanan ɗakin ta tambaye su yamai jiki suka amsa mata cike da sakin fuska,don duk sun santa a wajan Khalil ɗakin sa sai da aka mai da gaske aka rabashi da hotinan ta a waya da laptop aka gwada mai haramun ne matar wani ne,kowa da mamakin ganin ta dashi sukeyi. Gaida Dad ɗin shi tayi ya amsa mata ba yabo ba fallasa ya tambaye ta ya mai gidan ya iyayeta tace lafiya lau ta ɗan jima duƙe kafin ta miƙe tai musu sallama ta wuce. Khalil ya taka mata har gaban motor yana tason yai mata tambaya ashe bata aure yanzun amma rashin ganin fuska yasa shi haɗiye maganan sa. Shiga motor ta tayi ta wuce. Komawa ɗakin da mahaifinsa ke kwance yayi ya zauna. Duban shi Dad ɗinsa yayi yace,"wannan ba yarinyar da kake neman kashe kan ka akanta bane,jibeta harda ciki ta manta da banzan soyayyar ka". Daa mamakin su suka ga ya saki murmushi yana sosa ƙeya bawani damuwa a fuskan shi kamar ɗaun ko abin murmushi akayi bai yi saide ya taɓa baki yace," Dad ai yanzun bata da aure shima yaron da suka zaɓa fiye dani ya sakko masu ita,rabona ce dama ina ji a jikina zata dawo gareni wata ra.......! "Dalla yi ma mutane shiru, sha-sha-sha,yanzun kana saurayi zaka aure bazawara",yayar shi aunty Aisha ta katse shi a hasale. "Kai waya gayama ansaketa?. Faɗar Dad. Murmushi ya ƙara faɗaɗawa a fuskan shi yace," wallahi Dad ba ita ta gayamin ba jinayi suna magana da wata tana mata jaje,bama ta bani fuska miyi magana ba,koda na tambayeta ya mai gidanta kauda zance tayi da wata zance daban". Tou mashaAllah in Allah yasa na tashi zan bincika inko haka ne sai na nema maka auranta aiba ita taƙi shi ba Aisha biyayya tayi ma iyayenta tana son shi aka raba su. Aisha ba haka taso ba taso Dad ɗin su yace bai yarda ba,don akwai yarinyar ƴawarta da take mutuwar son Khalil amma ba ta ishe shi kallo ba,taso da Dad ɗin su ya samu sauƙi ta kawo masa batun Amira dole a cusa mai ita ya amsa,amma sai tasan yanda tayi ta cusa Amiran ta raba shi da wannan mai ruwan aljanun. Fara'an Khalil ya ƙara faɗaɗa jin abinda Dadyn su yace. Gajeran tsaki Hajiya Aisha tayi. ********** "Lale marhaban ga ɗiyata ga ɗiyata ƴar albarka",cike da murna da farin ciki Hajiya ta tarbe Khadija. Khadija faɗaɗa fara'a tayi tace,"Hajiyata barka da wuni". Tana magana tana zama kan kujera. "Sannu ya nauyi jiki,ya haƙuri Khalid yazo yana faɗa min abinda yaronan yayi nayi kukan takaici kunya yake hanani ɗaukan wayar ki wallahi". Ƙasa tayi da kanta tana murmushi tace,"Hajiya bakomi nida shi ɗaya ne komi yima kaine". "Hakane,Allah ya sauke ki lafiya". "Ameen". Sun jima suna hira sai wajan la'asar ta tafi gida,Hajiya sai hawaye take tana bata haƙuri. *********** Maryamu ana ƙasar chaina ba abinda ta rasa Alhaji labaran ya luwaɗi da ita abokanan sa suyi satin su biyu suka tafi london anan ma bata canja zani ba tazama kamar texi no garej kowa ɗiba yake yi daga london suka wuce germany yawo kawai sukeyi a ƙasa she duniya tana ɗauka hot pics tana tura ma ƙawaye suna ƙara fasa mata kai suna zugata,ta ƙara haɗuwa da manya-manya gogaggun mata ƴan bariki da suka fita iyawa ƙara gogar da ita sukayi,can za mallamai masu mata aiki tayi tabar bokayen ta na nigeria. ************ Tunda ta tashi da ciwon mara tun cikin dare ta kasa bacci a daddafe tabari aka kira sallah asubah kafin ta rarrafa taje ta buga ma Fatima ɗaki,lokacin ta idar da sallah tana azkhar tace,"waye?,da ƙyar ta iya buɗe baki tace," sister buɗe kije ki buga ma bross Khalid yakai ni asbiti mara ta da baya na",a wahalshe take maganan. Jin yanda take magana jikin Fatima rawa yakeyi ta taso ta buɗe ƙofar ta riƙeta tana mata sannu ta zaunar da ita akan kujeran dianing ,a sukwane ta buɗe ƙofar falon ta fita tai ɓangaran yayyun nata tana gudu. "Ke lafiyar ki maike faruwa?. Juyowa tayi taga yayan su Khalil ne ya shigo daga masallaci tace,"Yaya Khalil Yayace ba lafiya ƙila naƙuda ke damunta". Kafin ta ƙarashe ya juya da sassarfa ua nufi part ɗin,bin bayan shi tayi ko kafin su shiga Khadija harta sakko ƙasa ta kwanta Allah kawai take ambato don ciwon ƙara tsanan ta yake yi. Zage ƙwanjin sa yayi ya cin ciɓeta yace Fatima ta ɗauko key ɗin motor ta ,da sauri ta faɗa ɗakinta ta ɗauko key motor ta tafito yana manne da ita a ƙirjin shi yana hawaye tana ambaton Allah duk ya rikice,buɗe baya tayi yasa yace taje ta faɗa ma Umma su taho a motor shi ta duba part ɗinsu abuɗe yake ta ɗau key,hon yayi mai gadi ya buɗe masa yafita da gudu,da badin Khalid yayi saurin matsawa ba da ya take masa yatsu binsa yayi da ido yana mamaki lafiya shiga gidan yayi yana tambayan maigadi lafiya yace shima bai sani ba kamar dai Hajiya ƙarama ce ba lafiya da yake haka yake cema Khadija. Part ɗinsu yanufa dai-dai lokacin Fatima tafito,kallon ta yayi yace "waye ba lafiya? "Yayace ina tinanin haihuwa ce tace ciwon mara da baya". "Ok jeki sa hijjab kizo muje asbiti ki ɗauko akwatin kayan haihuwar da ta shirya,amma karki faɗa ma Ummah don kar hankalinta ya tashi bata iya ruɗewa ba kin sani kuma kar Abba yaji shima kinsan yanda jikin sa yake". Tou ta faɗa a taƙaice ta wuce part ɗinsu don cika umurnin yayanta,shima ya shiga ɓan garan su don canja kaya. Khalil a mintina ƙalilan ya isa asbiti da yake asubah ce babu motoci kan titin ,yana zuwa ba'a tsaya neman file ba aka amsheta sai ɗakin haihuwa,Khalil sai hawaye yake kamar wani ƙaramin yaro,yanda yaga Khadija ta fita hayyacinta bai taɓa tunanin zasuzo asbiti tana da rayuwa ba,da ƙyar aka hana shi shiga ɗakin haihuwa. Tsawan mintina kafin metro ta fito ta kira shi tace........! _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 29* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Tsawan mintina kafin metro ta fito ta kira shi tace ,"ina kayan haihuwar da kuka zo dashi duk da akwai saura bata kai gaɓan haihuwa ba". Dafe kan sa yayi da yake sara masa yace,"Hajiya za'a kawo yanzun". Tou baida matsala ta faɗa tare da wucewa ta barshi a tsaye bata masa cikakken bayanin halin da ƙanwar sa take ciki ba,ɗan gajeran tsaki yaja kafin ya samu wata farar kujeran roba ya zauna ya rafka tagumi. Bai jima sai gasu Khalid sun ƙaraso,suka tambaye shi ya take ya faɗa musu yanda sukai da metro,Khalid sauke sanyayyar ajiyar zuciya yayi yaja kujera ya zauna haka Fatimah. Wasa-wasa saida Khadija takai magarib bata haihuba ta galabaita iya galabaita,ƙarfinta gabaki ɗaya ya ƙare duk tayi laushi,da ƙyar suka hana Ummah zuwa asbitin,suna ta kwantar mata da hankali,tai ta mata addu'a suma suna tayi. Abban ta da ƙyar aka lallaɓa shi yaci abinci,don tunda ta dawo ita ke bashi abaki suna hira yanzun sauƙi Alhamdulillah amma da zazzaɓi yau ya wuni,wani lokaci har mamakin shi sukeyi kamar ita kaɗai ya haifa da ya ɗauke son duniya ya ɗaura mata,da badin mahaifiyar su ɗaya ba,da sunce bai son su,dalilin so da ƙaunar da Abban su ke gwada mata yasa suma suka ɗau soyayyar duniya suka ɗaura mata. Daga ƙarshe akace aiki za'ai mata,saboda tasha wiya kuma ƙarfin ta duk ya ƙare,tsayuwa bata iyayi,Khalid yasa hannu a takaddan da za'a mata aiki,suka fita sallah magariba. Fatima da dauriyan ta ya ƙare zuciyarta tayi rauni sosai,ba abinda takeyi face kukan tausayin Yayarta ita dai ƙaddarori kala-kala akan wannan auren da bai huce takai ciba,ga duk wa ƴanda aka kawo bayanta sun haihu sun tafi,itako har yanzun lokaci baiyi ba. Nurse suna ƙoƙarin shiryata ,lokaci ɗaya taji wani ƙarfi yazo mata dawani nishi mai ƙarfi tana ko yunƙuri tanayi sai ga kan baby ya fito ,Nurse ɗin suka haɗa baki sukace Alhamdulillah,ɗaya ta temaka mata babyn ta ƙarasa fitowa ta miƙa ma wata ,ta fara ƙoƙarin goge baby. Ɗaya ta gyara Khadija bayan ta ciro mahaifa,suka riƙeta suka kaita ɗakin hutu suka kwantar da ita akan gado aka ɗaura mata ruwa da allurai take baccin gajiya mai daɗi ya kwashe ta. "Wata daga cikin nurse ɗin ta leƙo ta dube Fatima da take ta matsan hawaye,da fara'ar ta tace,"bar kuka ta sauka ansamu ɗa na miji azo abani goron albishir,babyn na cikin ƙoshin lafiya sosai,maman tana ɗakin hutu yanzun haka tana bacci". Wani tsalle da kuwa da Fatima tayi tana faɗin "Alhamdulillah,zako ki samu goron albishir ba kaɗan ba". Ɗaukan wayarta tayi ta kira Khalid an idar da sallah kenan zai fara azkhar yaga kiranta bai ɗauka ba harta katse ƙara kiran da tayi saida gaban shi ya ɓalle ya faɗi ya zaro ido yamiƙe jikin shi na rawa kardai Khadija ta mutu wannan kiran da Fatima ke mai. Khalil ganin ya miƙe shima ya miƙe,rige-rigen fita sukayi suka nufi cikin a subitin da sasaarfa kowa da abinda yake saƙawa,dai-dai lokacin aka fito da baby acikin kayan sanyi yellow aka miƙa ma Fatima da take murmushi,kallon juna sukai Khalid da Khalil suka haɗa ido da mamaki suka ƙarasa wajan Fatima da take ɗaga Babyn tana faɗin "mashaAllah an samu Alhaji Basheer ko". "Ta haihune ko har an gama aikin?,suka wurgo mata tambaya alokaci guda. Murmushi ta faɗaɗa tana ƙanƙame babyn tace,"Allah ya taƙaita wahala tahaihu da kanta". "Ina take" suka ƙara tambaya a tare. "Tana ɗakin hutu tana barci,zamu iya shiga muganta dama ku na jira". Ganin ba wanda yace abashi babyn yasa taci gaba da ƙanƙame shi. Rige-rigen shiga ɗakin da take kwance da ƙarin ruwa sukayi suka taradda ita kwance ruwa na shiga jikinta tana bacci hankalinta kwance,fuskanta tayi fayau ta ƙara fari da kyau. Shafa fuskanta Khalid yayi yace,"sannu da ƙoƙari Sister". "Wallahi ko tayi ƙoƙari,ni anya nayi aure matata zata haihu ,inde haka ake haihuwa ba sauƙi". Faɗan Khalil da yake zama gefen gado. Murmushi Khalid yayi yace,"hakane wallahi haihuwa ba sauƙi mata na ƙoƙari Allah ya biya iyayen mu da gidan aljanna,kira Umma tabaka goron albishir mai aka samu?. Ya ƙareshe tambayar da sigar tambaya,yana kallon Babyn hannun Fatima. Murmurshi tayi tace,"Baby boy mai kama da ubansa,ya raba gardama". Ɗan leƙa fuskan shi yayi ya yamutsa fuska yace,"Allah ya raya batare da yace zai ɗauka ba". Khalil ya kira Umma ya sanar da ita ta sauka lafiya,Umma tai hamdala ta gaya ma Abba,sai murna yakeyi,dan danan suka fara kiran ƴan uwa na kusa dana nesa suna faɗan musu Khadija ta haihu,sai daga ƙarshe suka kira Hajiyan Kamal da kamar bazata ɗaga wayar ba sabida kunya sai kuma ta daure ta ɗaga ,bayan sun gaisa da Khalid ta mutunce yake faɗa mata Khadija ta sauka,tayi hamdala tayi murna ta tambaya wani asbiti ne ya faɗa mata aiko tace yanzun za'a kawo ta. Ƴan uwa na kusa harsun fara zuwa asbitin kowa ya ɗau yaron mashaAllah suke faɗa Khalid ko da Khalil sunƙi ɗaukan yaron ƙememe gwamma Khalid ya leƙa fuskan yaron Khalil ko ko kallon banza bai isheshi ba. Ana kiran sallah ishaa'i saiga Hajiya tazo ,Khalid ta kira ya fito ya ƙarasar da ita ɓangaran masu haihuwa,sai murna take yi gani jikanta jikinta har rawa yakeyi ta ɗauki yaron wani hawaye masu ɗumi suka zubo mata a fuska. Jin ansa hannu a share mata hawaye yasata bin hannun da kallo Khadija ce da hayaniyan mutane yasata farkawa,fuskanta ɗauke da murmushi tace.........! MORE COMMENT MORE TYPING _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 30* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Jin ansa hannu a share mata hawaye yasata bin hannun da kallo Khadija ce da hayaniyan mutane yasata farkawa,fuskanta ɗauke da murmushi tace,Hajiya dan Allah ki dena hawaye,nayi ma kaina alƙawari matuƙar ina raye bazan taɓa bari hawayen ki ya zuba a ƙasa ba,kona farin cikine". "Mtsewww wawiya sauna zauna nan sun haɗa baki da ɗanta sunci amanar ku tazo tana hawayen gulma da munafurci kina wani share mata". Faɗar Hajiya Bilki ɗiya yayan Ummah. Kowa daskare wa yayi a ɗakin jin kalaman Hajiya Bilki ga dattijuwar tsohuwar nan. Khadija kunya kamar ta nitse ƙasa jin kalaman yayar tata. Hajiya ko ƙasa tayi da kanta zuciyarta na mata zafi ɗan kuka yaja mata jifa,da badin abinda Kamal ya aikata ba,har ƴar cikinta zata gaya mata magana. Mtsewww "kunga tafiyata,don ba zan zauna inuwa ɗaya da maciya amana ba", ta ja tsaki a karo na biyu tare da saɓa jakan ta tayi waje. Sai a lokacin Hajiya Sa'ah ta dafa kafaɗar Hajiya da kanta ke ƙasa tana ƙoƙarin tsaida hawayenta amma ta kasa tace,"Hajiya dan Allah kiyi haƙuri karki damu kanki akan kalaman Bilki,in ita tana miki wannan kallon muko bama miki,ba laifinki bane ,kana haifa ɗa kowa da halinsa,da halinsa kake ganin sa,don ba wanda yake haifa ɗa da halinsa kiyi haƙuri". Sa hannu tayi ta ɗauke hawaye masu zafo da suke kwararowa daga idonta tace,"ba komi ɗan kuka ne mai ja ma uwarsa jifa,wata rana sai labari",cikin sanyin murya gwanin ban tausayi. Khadija ko tunda taji kalaman Hajiya Bilki a akan surukarta ta juya ta runtsa ido cike da takaici da kunya,sam Hajiya Bilki bata da mutunci da da daraja na gaba da ita shiyasa ko kaɗan basa zama inuwa guda. Duk wanda yake ɗakin sai da yaba Hajiya haƙuri don sam basuji daɗi abinda Hajiya Bilki tayi ba. Ta ɗan jima kafin ta aje yaron tai musu sallama ta tafi,cike da dana sanin zuwa ganin yaron,duk da wani ɓangare na zuciyarta farin ciki yake da wannan haihuwar,Fatima tai mata rakiya har bakin motor tana mai ƙara bata haƙuri tana faɗin ba komi,harsai da taga driver yajata sun bar haraban asbitin kafin ta koma ciki. Khadija najin tafiyarta amma ta kasa buɗe ido suyi sallama saboda kunya. Ahankali suka rinƙa watsewa daga ita sai Fatima suka rage,lokacin goma na dare yayi Khalil ya dawo ya kawo musu abinci da drinks kafin yai musu sallama ya tafi gida. Washagari bayan likita yashigo ya dubata ya duba baby basu da wani damuwa ya sallame su,koda suka koma gida cike yake kamar gidan biki,ƴan uwa da abokanan arziki duk sun hallaro ganin Babyn Khadija. Abba tunda ya ɗauke yaron ya hana kowa duk wanda zai ganshi saide ya leƙeshi a hannun Abba yai masa addu'a. Khadija kaɗai ya yarda ta amshi yaron taba ma Iya Lami tai mai wankan yama,ta shirya shi ,kafin tai ma uwar yaron wanka. Hajiya tunda ta koma gida take neman layin Kamal,amma bata samu,ta cika da mamaki,gashi taje gidan shi ance sun tashi ai. Kiran Khadija tayi ,bayan sun gaisa ,ta tambayi kwanan yaro tace mata yana lafiya,Khadija ta ƙara bata haƙuri akan abinda ya faru jiya tace mata ba komi kafin ta tambaye ta inane gidan su amaryan Kamal taje taji inda suka koma,Khadija tai mata kwatance,tai mata godiya ta kashe wayar. Sa Driver tayi yakaita unguwan su Maryam ,bayan sun shiga yayi parking ta fito ta shiga gidan. Part ɗin farko ta ƙwan-ƙwasa haɗi dayin sallama,ba'a jima ba akazo aka buɗe akai mata iso,ta shiga ta zauna a kan kujera. Mai aikin tace bari ta kira mata Hajiyar gidan,shiga ciki tayi ta kira Momyn Maryam ta isketa tana waya da Maryam ɗin saida ta ƙare kafin take gaya mata tayi baƙuwa,da mamaki tace baƙuwa kuma,ina zuwa", Tani dawowa tayi ta sanarda Hajiya,kafin taje ta kawo mata ruwa da drinks. Momy takai minti talatin kafin ta fito,ta hakince kan kujera tana kallon Hajiya tace,"sannu da zuwa". "Hajiya tace yauwa,ya gida? "Lafiya lau,saide ban shaidaki ba". Murmushi Hajiya tayi tace,"Sunana Hajiya Aisha mahaifiyar Kamal". Momy ta faɗaɗa murmushi tace," aa Allah sarki da yake bamu taɓa haɗuwa ba balle in shaida ki,ai Kamal yana da kirki,Allah ya masa albarka". Murmushin yaƙe Hajiya tayi tace,"amin dama nazone kubani number Kamal daya canja kuma kimin kwatance gidan da suka koma". Da mamaki Mom ke kallon ta,tama raina mata wayo tace ita mahaifiyar shi ne kuma ra rasa number shi yatsina face tayi kafin tace,"kin ce ke mahaifiyar shi ce kuma ki rasa number shi da sanin inda yake,kina nufin baki san Kamal yana dubai da matan sa duka ba". Murmushin da yafi kuka ciwo Hajiya tayi tace,"Hajiya kenan Kamal tunda ya aure ƴarki na kasa gane gaban shi ko bayan shi sannan ai matar sa ɗaya don ya saki ɗaya,ɗiyar ubangidan shi da yaci amanar sa,yanzun ba wannan ba nazo ne kibani number sa don nasan bazaki rasa ba tunda ɗana na tare da ƴarki,in faɗa masa Khadija ta haihu,ɗako yafito sakkkkkkk shi,ya aiko da kayan barka". Momy daskarewa tayi a wajan,daga ganin yanayin mahaifiyar Kamal da yanda take magana ta karanci duniya ta iya yaɓa magana. "Mai kike nufi Hajiya kina nufin ƴata ce ta rabaki da ɗanki ko yaya,duk ɗan da kika ga ya guji uwarsa tou ba ɗan......! "Dakata Hajiya bashi ya kawo ni ba,ki haƙuri na katse numfashin ki,ashe rashin mutunci da rashin kunya a nono wancan mara kunyar tasha,ni dama ban ɗauke ku a surukai ba,don auran ban taɓa sa masa albarka ba,nayi takaici rasa surukar arziki ƴar gidan girma ƴar dattawa Khadija Basheer wanda ƴarki taci amanar ta ta aurar mata miji". Mom batakai ga ƙarashe maganan taba Hajiya ta katseta ta hanyar ɗaga mata hannu. Jin kalaman Hajiya yasa Mom saurin ɗagowa tana kallon ta mai take nufi dama mijin Khadija Maryam ta aura,bakinta har kakkarwa yake tace,".............! _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 31* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Jin kalaman Hajiya yasa Mom saurin ɗagowa tana kallon ta mai take nufi dama mijin Khadija Maryam ta aura,bakinta har kakkarwa yake tace,"kina nufin Kamal mijin Khadija Maryam ke aure?, bakinta na kakkarwa,taɓa baki tayi taci gaba da faɗin "sai mai inta aure mijin Khadija in ba'a aure za'a aure uwar ta balle harta haife ta,ai ba haramun bane don ta aura mijinta,tamin dai-dai bata yar a ƙasa ba hakan ya tabbatar min dacewa tabbas Maryam ƴata ce ta sha nono na Allah yai mata albarka". Murmushi Hajiya tayi ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya tana kallon Mom a ɗage tace tabbas kuwa ba haramun bane ,Allah ya halarta ,amma ai ana barin halas kodan kunya,ko bayan ran Khadija in Maryam ƴar halas ce bazata iya auran mijin Khadija ba,sabida amana,amma hakan da tayi ya tabbatar mana da shegiya ce ƴar satan kwana,ai wallahi kamar maza tana ga binsuraye,mtsewww". Hajiya cikin kakkausar murya take maganan ta ƙare shi tana mai jan dogon tsaki. "Ke Hajiya tun muna shaida juna tashi kibar min gidana,ehe,ɗan naki da ya samu tarbiya ai bazai gujeki ba,amma da yake baki iya masa tarbiya ba ,ai ya juya maki baya". Murmushin da ke ƙarama fuskan Hajiya kyau ta ƙara saki tare da cewa,"in ana maganan tarbiya ke har zakiyi magana,ba bin boka da ƴan tsubbun da ta tsotsa a nono bane yasa ta rabani da ɗana ɗaya tilo,Allah ya isa bazan taɓa yafe maku ba wallahi,in shaAllahu rabbi sai ƴarki ta ƙarashe rayuwar ta kare sai yafita mutunci a idon duniya". "Wallahi ba amin ba ,li'ilafi ƙafa dubu,ɗanki dai da yaƙi maki biyayya ,ƴata ko ita zatai rayuwa mai kyawu tunda tana faranta min". Miƙewa Hajiya tayi tana gyara hijjab ɗinta,tace,"in kin gadama ki kira shi ki faɗa masa inko baki gadama ba karki faɗa masa duk tsiya dai ba zai haifi yayan wannan ɗan ba,duk wanda za'a haifa ƙanin shine,balle daga ganin tambaɗaɗɗan ƴar nan taki ta tsiyayayar a titi tuni ba'abinda zata ɗauka". Tana maganan murmushi fallllll akan fuskanta tana ƙarewa tasa kai bata jira mai Mom zata kuma cewa ba ta fice. Ƙwafa Mom tayi ta cije ɗan yatsa tayi kamat zatabi Hajiya sai kuma ko mai ta tina ta fasa. Hajiya motor ta faɗa Driver ya ja suka fice a gidan ,sai da ya halba motor kan titi kafin ya tambaye ta inda zasu tafi ta gaya masa. Gidan wani mallami sukaje a hayi bakin ruwa,nan tasa aka bincika mata wani hali yaronta yake,nan mallamin ya faɗa mata halin da yake ciki bai ɓoye mata komi ba,tashiga ruɗu da tashi hankali,kuɗi ta zuba masa don akarya asirin Maryam,bayan tabar gidan wani gidan mallamin ta ƙara zuwa abinda wancan ya faɗa mata shi shima ya faɗa mata nan ma ta ƙara bada kuɗi kafin ta wuce taje taga baby da Maman shi bata jima ba ta wuce gida ta kira kawun shi ta faɗa mai abinda ke faruwa,yayi takaici da baƙin ciki sai faɗa yakeyi kamar Kamal ɗin na gabanshi. Shima baiyi ƙasa a guywa ba,yabada addu'o'i a masallatai da makarantun islamiya. Washagari ya turo da kayan barka aka kai gidan su Khadija. Ranan ƙauri rago aka yanka ,gida ya cika maƙil kamar ranan suna,Hajiya tace musu suyi ma yaron huɗuba da duk sunan da suke so,dama Khalid yamai huɗuba da sunan Abban su. Ɓangaran Maryam ko tunda Mom ɗinta ta kirata ta faɗa mata yanda sukai da Hajiyar Kamal ta kuma faɗa mata Khadija ta haihu ta samu na miji hankalinta ya tashi,bin mallaman ƙasar india ta rinƙa yi sua amfani da ita da zumar zasu kashe yaro,tabasu ɗan lokaci,don sam bata so Kamal ya zama yana da ɗa ko ɗaya,so take da yayi ritaya yabar aiki ta aika shi lahira ita kaɗai zataci gadon shi,dama mace Khadija ta haifa,amma namiji yafita gado akan maine wallahi saita kashe shi haka ta ƙudira ma kanta aniya. Ɓangare guda Dr Hadi yasata a gaba da kira sai ta dawo ko ya biyota ƙasar duk wacce za'ayi ayi kawai,hankalinta duk baya waje ɗaya ,ƙarya take so tayi ma Alhaji Labaran taje nijeriya. Kamal ko yana can yana aikin shi hankalin shi yana wajan mahaifiyar sa amma ya ɗaga waya ya kirata sam bai iyawa,Maryam kaɗai yake iya kira,itama sai yata kira da wiya take ɗagawa so ɗaya,abin nacin zuciyar shi sosai da damun shi,amma ya kasa furta ma kowa Hajiya tasa addu'a akan ɗanta kota ina yayinda Mom da Maryam suke ƙara ɗaura aiki. Wani lokaci Kamal ji yake jikin sa kamarbya kama da wuta gaba ɗaya rayuwar sa bata masa daɗi,bai ganin ko wacce mace a matsayim mace inba Maryam ba. A satin Maryam tayi visa zuwa nijeriya inda Alhaji labaran yai mata shatara ta arziki tsaraba kamar za'a buɗe shop rite. Tunda Khadija ta haihu Zainab ta tattaro ta dawo gidan su Khadija,Maman Zainab ma tazo barka,kullum Zainab sai tasa pics ɗin jariri a facebook anan Khalil yagani yake tambayanta yaron waye ta faɗa masa. Aiko take yaje ya tada ɓalli a gida sai anje an nemo masa auran Khadija,mahaifiyar shi da tabi zugan Aisha tace sam bata yarda ba sai dai ya aure Amira yana saurayi mainzaiyi da bazawara da aka hanashi auran ta tun tana budurwa,sai yanzun da taje tasha wahala aka sako ta kafin za'a bashi. Dayake Dad ɗinshi akwai tsare gida sam bai ɗaukan maganan mata take yaja musu layi ,yace in ya ƙara jin maganan wallahi sai ya ɓata ma kowa rai,haka ko akayi sun san bai magana biyu bai ɗaukan raini yasa kowa yasa ma bakin shi linzami badon sun so ba. Dady Khalil tare da abokanan sa sukaje gidan su Khadija,suka shiga sukai barka harda bada tukuyci Khadija sai jin kunya take,cewa sukai suna so suga mahaifinta Khadija.............! _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 32* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Dady Khalil tare da abokanan sa sukaje gidan su Khadija,suka shiga sukai barka harda bada tukuyci Khadija sai jin kunya take,cewa sukai suna so suga mahaifinta Khadija a karo na biyu. Khadija tunda taga Dad ɗin Khalil gabanta ke faɗi bata san mai yasa ba,waya faɗa musu ta haihu dama Khalil ya ji maganan da Saudat tai mata yai biris ko burabisko kamar bai jiba. Ummah tace mai yana bacci sai dai su dawo suga Khalil ko Khalid,haka suka tafi batare da sunga wani babba nata ba. Ana gobe suna,kayan rabon suna kamar ba'aso daga ɓan garan Khalil da mahaifin shi, haɗe da raguna biyu a yanka ma yaro,baki kawai Khadija ta sake tana kallon kaya,Umma sai murna take haɗi da godiya,haka ɓangaran iyayen Kamal suma sun ɗan taka rawan gani ba kaman ɓangaran Khalil da kamar su akai ma haihuwar. Hajiya rago ɗaya ta aiko,Khalil da yace a maida musu kayan su,Umma tace baza,ayi haka ba,komai suka kawo su amsa. Uwar ƙarni tasha gyara da ƙumshi kamar wata amarya. Gida yacika falllll da ƴan uwa da abokanan arziki kowa ka gani fuskan shi cike yake da fara'a da annashuwa tsan-tsan farin ciki ba'a cewa komi. Koda Khadija na tare da Kamal sai haka. Yau ta kama suna gida ya cika maƙil sai girke-girke ake ana sauke wannan tunkunyar a ɗaura wannan,manyan mata ne kawai ke shige da fice da manya lesuka da shaddodi da ,atamfa,duk sun sha gwala-gwalai,biki yayi biki ba ƙarya da dangi suke kuri,uwar biki taci ado Hajiya Khadija uwar Basheer (ABUL-BAIT),sai fara'a da murna take,ga ƙawayen su na makaranta duk sun iso ,kowacce tayi wankan kece raini ba ƙarya,Zainab itace gaba-gaba,uhm amara ƙirjin biki duk wani abu na ɓangaran ƙawayen su itace gaba,hotina kawai sukeyi suna watsa shi media. Ƙarfe biyu dai-dai ƴan tawaga *ƳAR KUNAMA FANS* suka shigo kowa kanta a sama sunci ado kamar ba'a mutu ba,can na hango @EISHERH anci supper wax da gwala-gwalai a hannu da kunne da yatsu,kannan a sama,an ratayo jaka ba'a ko ganin gaba,daga can nesa na hango Mom Farisa anci leshi sai washe baki ake haƙoranta suka bayyana da suka sha ado da haƙoran zinari na makka,har zan wuce ,na hango ƙawata Jikar Hajiya sakan baki da hanci nayi irin wannan kyau ƙawata,leshin jikin ki zaki ba,wannan ɗauri ko ture kaga tsiya sunan wani ɗauri,gefenta kuma Zee Cute sai zuba take kamar kurna,daga gefenta Hadiza Yola ce,su Fulani Girl ko ana zuwa plate aka ɗauka Mom Dad ɓangaran da kiɗi ke tashi ta nufa,Humaira Abdullahi,wajevta samu ta zauna ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya taci glass baƙi sai taunan cigam take kowa a ɗage take kallon sa,daga gefen ta Aishat El,musa ce kanta nakan wata,daga can na hango Dido,Mamee sai rawan kai take duk inda taga ana hoto sai ta faɗa,Sakina irin wannan rawa haka,Nawwara nadaga gefe tana kallon ƙasan zanin kowa,can na hango Zee Yero ta tasa plate shaƙe da naman kaji,duk da nana karere gayyar soɗi bai hanata buɗe ciki tana yagan nama ba ,gefenta Ni'imatu Badamasi ce ba abinda take sai cire selfie , kai masha Allah dana hango Khadija Ummu Sayada,kunsan khadijoji akwai iya wanka,sai danayi da gaske nima na ganeta , sai ga Maman Hussaini nasa shinkafa a jaka,ɗayan ma Khadija Umar Ahmad ta haɗu ta haɗe, su Aunty Jmaila an hakimce kan kujera sai tashin ƙamshi take,daga gefe can walida sama ne,na hango Deejo itama sun haɗa kai da Sayyada sai ƙus-ƙus suke,gaba ɗaya fans ɗin ƴarkunama idona ne kaɗai zai iya hangen ku amma alƙalami bazai iya rubuta kuba,kun mana kara wajan sunan Basheer Allah yabar zumunci,daga ɗayan ɓangaran *FULANIN TASHI* *FANS* ,suma tawagar su ta iso irinsu Maryam Muhammad sunci ado mashaAllah @⁨❤️❤️❤️❤️⁩ ,Mummy daga gidan *KIBIYAR SO FANS* na hangi Zeenatu halliru ,daga gidan *UWAR MIJI FANS* mamman mohammad ma tazo bikin sunan Basheer daga *LE QUEL JE VEUX FAN* , Mom yusura,Zainab Muhammad duk sun hallaro *AISHA FULANI GAL FANS* , Safiya Aliyu safiya89, *MAIRO ƳAR ƘAUYE FANS*,Mami😘 *WAYE SANADI COMMENT GROUP*, *KHAUSAR NOVELISTE*, *AƘIDA TA NOVEL FANS*, *MOONLIGHT WRITERS FANS*, *AK SARAKI PALACE GROUP* , *MUTUNCIN ƳA MACE FANS*, *MARYAM DILLALIYA FANS* *HOME OF QUALITIES WRITERS FANS* duk sun hallaro gida yacika fammm ba masaka tsinke,kowa yazo taya murnan suna Basheer (ABUL-BAIT),kowa ci yake yasha ya goge wiya,masu takeaway nayi masu ci subar shi anan sunayi,anata hotina kota ina amaryan ƙarni nata sawa tana sauyawa kaya kala-kala. Dangin Kamal ma sunzo da tawagar su,sunci ado kamar baza'a mutu ba,sun samu tarba awajan Ummah da sai da suka koma suka ba Hajiya labarin kalan bikin da akayi sai sambarka sukeyi,wa ƴanda sukai vedio da waya suna ta nuna ma Hajiya,nan sukai ta zagin Kamal yayi sake na dafe ai wannan ba dangin yar wa bane sun san mutunci al-umma,anyi bikin da basuyi tsammani ba,sunji kunyar bada kayan goyon da suka kawo,da suka ga himili kayan da mutane keta shigowa dashi ,ƴan kallo kawai suka zama,ashe ƙaryan arzuki suke ga inda arziki yake nan,inda ake biki ana facaka da kuɗi kamar ba'aso. Ba mutane suka rage a gidan ba sai magariba,kuma kowa ya wuce da sobeniyas ɗinshi gida,wannan suna saidai muce mashaAllah yayi albarka anyi shi cikin farin ciki a gama cikin farin ciki,Allah ya maida kowa gidan sa lafiya. Sai bayan ishaa'i mutane sun tafi kusan ba kowa sai su isu-isu da ƴan uwansu na kusa,nan suka fara tarin kayan da ta samu ita da jinjiri da zun-zurutun kuɗi da tasamu daga ƙawaye ƴan-uwan Umma da Abba,matan abokanan yayyunta,cousines sam Zainab ta kasa irga kuɗi zuba shi tayi a leda ta kulle ta jefa mata shi cikin jaka. lKamar kullum yana kwance kan kujera bayan yadawo aiki yayi wanka ya ci abinci ɗaukan wayar shi yayi ya kira Maryam bata ɗauka ba,kunna data yayi ya shiga whatsApp da yayi wata bai duba ba,bayan message sun gama shigowa,yawan message ɗin da yagani a family group ɗinsu yasa shi fara buɗewa,bi yake daki-daki yama karantawa har yazo kan hoton wani yaro mai tsananin kyau a ƙasan hoton yaga an rubuta...........! _typing🖌️_ *🔘ƳAR KUNAMA🔘* *Da Ace ɗan'adam Ya San ƙimar Haƙuri,Da Girman Ladansa,Da Bai Yi Fatan Gaggautuwar Yayewaba,...Duk Sanda Ka Gane Cewa Allah Bai Dora Maka Damuwaba,Sai Dan Ya ɗaukakaka,Hakan Zai Sa Ka Gane Cewa Duk Abubuwan Da Suke Faruwa Gareka Marasa Dadi,Alkhairi Ne* _RIƘON AMANA SAI ƊAN HALALI BUTULU KO BAZAI IYA BA🤗👌_ MALLAKIN:- *MRS BASAKKWACE* *~PAGE 33~* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHIM* shiga whatsApp da yayi wata bai duba ba,bayan message sun gama shigowa,yawan message ɗin da yagani a family group ɗinsu yasa shi fara buɗewa,bi yake daki-daki yama karantawa har yazo kan hoton wani yaro mai tsananin kyau a ƙasan hoton yaga an rubuta *MASHA ALLAH WELL COME TO THE WORLD UR NEW BORN BABY*, tasayawa yayi ya tsura ma hoton ido son yaron da ƙaunar shi nabin zuciyar shi da ratsa jinin jikin sa ,sawan lokaci ya ƙura ma hoton ido,kafin ya fara bin message ɗin daki-daki yana ga anyi tagged ɗin sunan shi anayi masa barka da Allah shi raya,gaban shi take ya yanke ya faɗi,sai yanzun Khadija ta faɗo masa a rai,watou harta haihu kenan,a hankali har yazo kan hotinan ranan suna ,ga hotina nan birjit na suna Khadija da yaro sun sha kyau ga ƴan uwa da abokanan arziki,take yaji kanshi ya sara aje wayar yayi gefe tare da dafe kai ya jingina bayan sa da jikin kujera,innalillahi wa inna ilaihi raji'un kawai yake mai-maitawa a ƙasan zuciyar shi idon shi na masa gizo yana son ya tuna wani abu amma sammm ya kasa a haka ya sulale ya kwanta kan kujeran kan shi na tsanan ta sarawa kamar zai sauka ƙasa. Alhaji Labaran ya ma Maryam shatara ta arziki,da zumar nan da sati ɗaya shima yana nan tafe,sai da suka gama iskanci a filin jirgi kafin afara kiran facinja ya rakata har bakin jirgi sai da yaga ta shiga ,kafin ya bita da wani shu'umin murmushi ,mai cike da ma'anoni da yawa da shi kaɗai zai iya faɗan mai murmushin nan ke nufi,kafin ya juya ya cire waya ya kira wata number yace," ya gama da wannan ishun ,banji mai na wancan ɓangaran ya faɗa ba,saide naga ya sheƙe da dariya ya cire wayan akunne ya jefa a aljihu ya nufi inda aka tanada don aje motoci ya shiga motor shi ya fice a air port ɗin bai maga tashin su ba. Itako harda ɗan guntun hawayen ta ta shiga ta zauna a mazaunin ta lumshe idanuwanta tayi ta lula duniyar tunanin rayuwar ta a paris chaina germany,london ,makkah,american. Yau iyayen Khalil sukazo suka samu Khalid da Khalil da Bappah su Alhaji Wada,da Abban su bayan sun gaisa,suka basu waje suka taɓa kayan motsa baki,kafin suka dawo suka zauna suka ƙara gaiswa ,kafin suka gaya masu abinda suke tafe dashi,Khalil yace yanzun Khadija ba budurwa bane dole sai sun tun-tuɓeta sunji ra'ayinta komai kenan zasu kirasu su sanar dasu, daga bisani sukai musu sallama suka tafi. Bayan tafiyar su ne suka saka Khadija agaba suka tun-tuɓeta don jin ra'ayinta,cemusu kawai tayi sunfita hangen nesa sanin ya kamata ,sunfita sanin abinda zai dace da ita,tabar musu zaɓi,zaɓin su shine zaɓinta Allah yasa Khalil yazama alkhairi Abin yayi ma Yayyunta daɗi sosai da har yanzun zaɓin su take nema ba nata ba,addu'an fatan alkhairi sukai mata. Kafin Khalid ya kira Dadyn Khalil ya shaida masa,lokacin suna tare da Khalil bayan sun gama wayab ya gaya ma Khalil,Khalil murna da tsalle kamar wani ƙaramin yaro da gudu yafita falon ya nufi side ɗin shi ya faɗa bedroom ya nufi bathroom ɗinshi. Alhaji Safwan girgiza kai kawai yayi yana murmushi ,yana jin wani nishaɗi na ratsa jikin sa,ganin ɗanshi ɗaya tilo na miji ya dawo cikin wal-walar sa, tunda yaji zai samu abinda zuciya ke buƙata. "Kai yanzun Alhaji bazawaran nan zaka aura ma yaron nan?. Faɗan Hajiya Karima da take zaune kan ɗaya daga cikin lumtsatsun kujerun da suka ƙayata falon,tana zaune tana jin maganan da Dad ɗin Khalil ke faɗa masa game zuwan sa gidan su Khadija,jikin Khalil duk yayi sanyi ,itako a zuciyar ta addu'a take Allah yasa kar iyayen Khadija su amince,da can ba'a bashi ba sai da ta zama bazawara,sai taji Allah bai amsa addu'an ta an amince. Wani kallo Dad ya watsa mata,da saida ƴan hanjinta suka kaɗa tai ƙasa dakai tsawan mintina yana kallonta yana ƙare mata kallo kafin yace,"Karima wai yaushe kika raina ni?,da har zanyi magana ki tsalleke shi wato kina biye maganan Aisha ko,tou wallahi in har Khalil bai aure ƴar nan ba,tou bazai aure zaɓin ku ba". Ɗagowa tayi ta zuba masa idanuwanta da suka kawo hawaye tace,"Alhaji ba rainaka nayi ba, yarinyar nan bazawara ce,budurwa ɗanya sharaf yakamata ya aura yaji daɗin budurci ba bazawara ba,sam da Amira Khalil wallahi ya dace". Da ido yake kallonta yana watsa mata kallon sama da ƙasa harta dasa aya sam baiyi yunƙurin katseta ba,saunke nauyayyan ajiyar zuciya yayi kafin yace ,"naji batunki amma ban ɗauka ba,basu samun wajan zama ba azuciyata,wannan banzan tunanin kune kawai namata masu ƙwaƙwalwan kifi,manzon Allah SAW da yafi Khalil girma da ɗaukaka da baida zunubi sai Khalil mai cike da nauyin manyan zunubai ne zaki ce yafi ƙarfin auran bazawara Karima tou wallahi zanyi mummunan saɓa miki akan maganan in bazaki sa albarka ba ki shiru". "Alhaji nima fa ina da haƙƙi akan Khalil don ni na tsuguna na haife shi kuma ban amince ba,ai manzon SAW daban Khalil daban". "Sannu mai haƙƙi kuma karki aminta wallahi Karima zanyi mummunan saɓa miki,daga yanzun inna ƙara jin maganan nan na rufeta ". Yana gama maganan,bai jira mai zata ce ba ya miƙe yana saɓa malum-malum ɗinsa ya haura saman steps. Da harara tabi bayan shi tana jan ƙwafa. Can na hango Khalil aci wanka da farar shadda,baƙin hula baƙin takalmi,tun kafin ya ƙaraso ƙamshin turare sa ke ma maraba. "Momy ina Dad?. Abinda ya fara faɗa kenan da yashigo falon ya tadda Hajiya Karima nata girgije-girgije kamar bishiya. Harara ta dalla masa kafin tace. ********* Maryam ta abuja suka sauka,bayan fasinjoji sun fito aciki harda ita ta samu mai texi sukai ciniki zuwa kaduna ta shiga bayan ya loda mata kayanta a bayan motor suka ɗau hanyar kaduna ,sunkai jere sai kawai. MORE COMMENT MORE TYPING _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *MRS BASAKKWACE* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 34* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Maryam ta abuja suka sauka,bayan fasinjoji sun fito aciki harda ita ta samu mai texi sukai ciniki zuwa kaduna ta shiga bayan ya loda mata kayanta a bayan motor suka ɗau hanyar kaduna ,sunkai jere sai kawai,ƴan fashi suka tare su,bata san sanda ta saki fitsari a wando ba,don bata taɓa gamo da ƴan fashi ba,ko ɓarayi basu taɓa shigowa gidan su sata ba,sai yau gata gasu,ga manyan bindigogi,ɗaga bindigogi sukai suna harbin sama ba ƙaƙƙautawa,addu'an ta Allah yasa ba fulani bane masu sace mutane. Tsawan mintina biyar suka tsagaita da harbe-harben. Sa hannu ɗayan su yayi yabuɗe murfin motor yace ,"shegiya ƴar iska fito",aiko jiki na rawa ta fito ta zuƙunna a ƙasa,sa ƙafa yayi ya tokareta ta faɗi ƙasa yace,"dan uwarki haka aka koya miki ladabin manya,kwanciya zakiyi muduba kason mu in babu mu lakaɗa miki duka mutafi",aiko har karkarwa take takwanta flat a ƙasa,jiki na rawa,ɗaya daga cikin ɓarayin ya ƙaraso yasa ƙafa ya taka mata ɗuwawu da wani ƙaton takalmin sa,yanayi yana busan sigari,abinda Maryam ta tsana warin sigari,ƙoƙarin toshe hanci take tana kakarin amai,ɗaya daga cikin su yace,"ke dan ubanki zakizo har wajan sana'an mu kina toshe mana hanci,Allah kaɗai yasan mai ubanki yayi arayuwar shi ko ki cire hannu ko in gyara miki zama ƴar banza mai kama da ruwan aski". Yau Maryam taga tasko taga ruwan rashin mutunci ga kakanin kakanta, zaginta kawai suke,ɗayan na murje ɗuwawunta da takalmin sa. Mai duba motor acikin akwatinan da alhaji labaran ya bata harda akwatin kuɗin,da in an canja su su Maryam suda talauci sunyi hannun riga,duk sun watsa mata kaya,wusur kawaibya hura saura ɓarayin suka ƙaraso ya jefa musu akwatin suka caɓe. Duban ɗaya yayi yace," mutafi haka nawajena". Juyawa sukai suka shiga motocin su sukai cikin daji. Saida suka wuce da tsawon minti talatin Driver texi ya iya motsi da tunda akace su fito ya fito ya kwanta a ƙasa ƙwaƙw-ƙwaran motsi yakasa,Maryam tunda taga sun wuce take shashsheƙar kuka da ƙyar ta miƙe ta zauna a cikin motor,driver ya tattara kayanta yamaida motor yashiga yai mata key suka ci gaba da tafiya ,alokacin da driver ke kwashe mata kaya bai kula dawata ƴar gunki ba na ƙasa ya take ta ta fashe,dai-dai lokacin wani abu hayaƙi baƙi ya rinƙa fita daga jikin Kamal yana ficewa ta window ga shegen wari,kan Kamal ƙara tsanan ta ciwo yayi jin wani mugun ɗoyi dake shigowa ɗakin da bai san ko daga ina bane,laluban rigar sa yayi ya toshe hanci amma duk da haka bai daina jiba har tsawon minti shabiyar kafin yadena ji,lokacin ɗaya wani mugun bacci ya rufe mai ido kamar yasha ƙwaya,Maryam ko sai riskan kuka takeyi,driver sam ya kasa bata haƙuri,don shi Allah-Allah yake ya shigo inda mutane,tunda suka taho har aka gama masu fashi kamar haɗin baki inba tsuntsaye dake shawagi a wajan ba,babu wani ɗan adam ko motor ko mashin da ya gifta balle wasu hukuma,sosai yake ba motor wuta,bashi ya tsaya ba sai da ya ganshi a nasarawa,kafin ya sauke ajiyar zuciya yafara tuƙi a hankali,zuwa lokacin Maryam harta gaji da kuka ta haƙura,idanuwa sun kumbura suntum,gashi sai kiran number Alhajinta takeyi baya shiga balle ya ɗauka ta gaya masa mai ke faruwa. Alhaji Labaran ko yana gama aikin shi da Maryam ya cire sims ɗin da tasan shi dasu ya karya,yace na tabbata zaki gama jin daɗin duniya da kuɗin da na baki kafin kidawo ki raina kanki kiyi kukan da kin sanin shiga bariki a rayuwar ki,a hankali komai zai wakana",yana maganan shi kaɗai yana dariya kamar taɓaɓɓe. Driver a hankali ya rinƙa bin kwatance da Maryam take mai har jabbi easte ,numbobin gidaje yake dubawa har yazo number 26 yai parking ya juya yace," Hajiya mun iso". Ahankali ta buɗe bakinta da yaringa yai mata nauyi,zuciyarta cunkushe yake da damuwa ga rashin samun sugar Dad ɗinta ga sace maƙudan kuɗin da ta samu a wajan shi,tace. ********** Harara ta galla masa kafin tace,"Khalil ina zaka kake ta rawan ƙafa?. Ƙasa yayi da kansa cike da kunya,cike da ladabi yace,"Momy gidan su Khad.......! "Yimin shiru sakarai da baisan inda ke masa ciwo ba,akan bazawaran kake rawan gindi Khalil,tou wallahi kafita gidanan da sunan ka tafi wajan wata bazarawa wallahi bada miyau naba". Cikin tsawa da ɗaga murya takatse shi cike da masifa. Sulalewa yayi ya zube kan ƙafafuwan shi a ƙasa ya ƙara ƙasa dakai ya marairaice yace,"Momy kima Allah kiyi haƙuri kibar ni inje in ganta,wallahi ina da muradin ganin ta ,in ba haka ba mutuwa zanyi Mom". Taɓa baki tayi ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya tace," Khalil ka jima baka mutu ba,da can ubanwa ya hanaka mutuwa da taje ta aure wani bata aure ka ba,ɗana ɗaya tilo namiji ya rasa wanda zai ɗauko min suruka sai bazawara,bazawara ce fa Khalil sam bakamin adalci ba,da zuri'an mu,inko kagabka aureta tou bayan raina ne". "Aiko Karima da ranki sai Khalil ya aure Khadija in har ina da rayuwa,bakin rainani ba kin fara take maganata kina sa ƙafa kina shureta,zamuga nida ke wake zaman wani". "Dad don girman Allah kayi haƙuri tunda bata so na haƙura nima". "Wallahi sai ka aureta tunda ka nuna kanaso naje na tambayo aka bamu baku isa ku maidani dattijon banza ba,mai magana biyu,duk abinda na yanke saibya zartu,zamana kuke ƙarƙashin ikona kuke kaida Karima ba zaman ku nake ba". Yana gama magana yasa hannu ya kwashe key ɗin motor shi dake kan kujera da wayoyin shi ya fice fuuuuuuu,ba tare da ya tsaya ya ji mai zasu ƙara faɗa ba. Shiru kowannen su yayi da abinda yake saƙawa a ƙasar zuciyar shi. ************* "Zainabu Abu wani shawara zaki bani,nidai nace komai suka yanke dai-dai ne". Sauke sanyayyan ajiyar zuciya Zainab tayi tana shafa hannun Abul-bait tba tare da ta ɗago ta dube Khadija dake zaune kan dirowan madubi ba tace," hakan da kikayi dai-dai ne ,abinda babba ya hango yaro ko rimi ya hau bazai hango ba,ko Kamal na gari ne sharrin Maryam ya sauya shi,wanda ina da yaƙinin mugun asiri tai masa babu Allah a zuciyar ta". Sauke ajiyar zuciya tayi tare da lumshe idanuwa kafin tace," Allah yasa haka yafi zama alkhairi". Ameen suka amsa a tare. ******** Hon driver texi yayi saida mai gadi ya fito yaga waye kafin ya buɗe get ɗin yanda yaga idon Maryam addu'a yayi Allah yasa ba sako sheɗaniyar nan akayi ba?. MORE COMMENT MORE TYPING _typing🖌️_ Kada damuwa guda ta sanya ka rikice, har ka cire tsammanin Rahamar ALLAH (SW). ALLAH (SW) yasan zaka iya, ba zai jarabceka da abinda ba zaka iya ba. Kuma Kasani cewa, akwai kyauta mai-tsoka, ga soja da yake bakin-da'ga, fiye da wanda yake gida. *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *MRS BASAKKWACE* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 35* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* ******** Hon driver texi yayi saida mai gadi ya fito yaga waye kafin ya buɗe get ɗin yanda yaga idon Maryam addu'a yayi Allah yasa ba sako sheɗaniyar nan akayi ba?. Fita tayi tai cikin gidan su a guje ɓangaran Momynta ta nufa,bayan ta wurga ma mai texi dala ɗari,da murna ya dafe abin sa ,suka fara sauke kaya da Maigadi. Kaman an wurgota ta faɗo falon,Momynta miƙewa tayi tana salati tana faɗin" lafiya Maryam daga ina haka wurijam-jam kamar ankoro ki,yaushe kuka dawo ƙasan ina Kamal ɗin?. Lokaci ɗaya ta wurgo mata wa ƴannan tarin tambayoyin,faɗawa tayi kan kujera sai sauke numfashi take kamar tayi gufun fam falaƙi,gudun ceton rai. "Tambayan ki nake kina min banza". Ahasale Momynta ke magana. "Momy ni kaɗai nadawo saukana kenan nayo gida,mun haɗu da ƴan fashi daga hanyar abuja zuwa kaduna da zaman ƙasan nan mundena shi". Sama-sama take magana kamar numfashin ta zai ɗauke. Nan Momy tafara faɗa tana zagi da ashar,don ita yanzun kusan dole take zaman gidan su Maryam,don ko tace Alhaji Bala ya saketa bata da inda zata. Momy tayi mugun ɗaga hankalinta tace," jakar kuɗi ne Kamal ya baki ko yaya ya akai bai tura miki ta bank ba?. "Ya mutsa fuska tayi ta gyara zama tace Mom sa a haɗa min ruwan wanka a bani abinci kafin kiji koma mai nene wai ke ance miki tare da Kamal nake?. Gwalalo ido Momy tayi cike da mamaki kafin tace," tou da ubanwa kike inbada Kamal ba?. "Momy tou ɗaga murya kishiyoyi suji su sama abin goranta miki ,bari in shiga toilet ɗinki inyi wanka,kisa ashigo min da kayana". Bata jira mai mahaifiyar ta zata faɗa ba,ta miƙe ta wucewar ta ɗakin mahaifiyarta. Momy ko zama tayi ta rafka tagumi cike da mamaki,tou yawan ƙasashen nan da Maryam tayi da uban wa tayi inba da Kamal ba, tambayar da bata da mai bata amsa sai Maryam shiyasa ta gimtse bakinta tayi shiru tana jiran ta ta fito taji kanun labarai. Mahaifiya Maryam Hajiya talatu,tun daga zamanin ƙuruciya ta kasan ce ƴar barikibta bugawa a jarida,bata kunyar ta gwada ma ko waye ita ƴar bariki ce,gidan su gidan talakawa ne futuk,ita kuma ta taso da son abin duniya da ƙwaɗayi,sam bata godiya Allah akan abinda mahaifinta Mallam Idiris ke sana'an saida kayan miya abakin kasuwa,mahaifiyarta ko sai tayi dakau suke samu suci,ta sama ma rayuwarta rayuwar ƙarya da kai kai matsayin da Allah bai kai suba, tun tana zuwa tallan kayan miya idonta ya buɗe ya goge da ba maza haɗin kai suyi mata juye ta koma gida,duk faɗan da iyayen ke mata na ta riƙe kimarta na ƴa mace da mutucinta,tayi fatali dasu ta watsar,don tana samu riba mai kyau tana sayan kaya masu tsada tana sawa,inde ta ubanta ne sai sallah-sallah zata sabunta ɗinki,itako bata ƙi ba kullum tasa sababin kaya,tana da shekara goma sha biyar ta ƙara fanɗarewa ,tasamu ƙawaye gogaggu wa ƴanda suka fita sanin harkan bariki suka ƙara dimiyar da ita,itace wannan motor ya aje wannan ya ɗauka,duk unguwan su ko wacce ƴa ba a barinta yawo da Talatu da asalin sunan ta Hauwa'u gudun karta ɓata musu tarbiyan ƴaƴa,shiyasa bata shiga harkan kowa a ɗage take kallon shi,iyayenta sunyi duka haka yayyunta maza amma abanza har suka koma mata nasiha. Kwatsam sai ga Talatu da cikin,mahaifiyarta nan take ta yanke jiki ta faɗi sa gawarta,sabida tsananin baƙin ciki,abinda ƴar su ɗaya tilo mace ta aikata,haka mahaifinta,tare akai musu zana'ida aka kaisu gidan su na gaskiya. Bayan bakwai aka raba gado ta saida nata ma yayanta Habu,ta tattara nata tabar gidan ta koma can gidan wata ƙawarta Nawal mai zaman kanta suka dasa da ga inda suka tsaya,bayan Nawal takaita inda ake zubar da ciki sun kai shi rariya. Tana yawan shiga maƙwafta gidan su,tunda ta ƙyalla ido taga mijin Hajiya Rabi taji duk duniya,Hajiya Rabi tun farkon ganin Talatu taga tayi mata tana sonta da ƙawance ta rinƙa hanta ajiki,ba abinda take ɓoye ma Talatu game da sirrinta dana mijinta,Rabi nada ƴaƴa huɗu Zulaihat ce babba ,sai Bilal,sai husna sai ƙaraminsu Faruƙ. Talatu ko takamu da tsananin son Alhaji Bala,inda tagayama Nawal take suka kai sunan shi gidan malami suka zuba kuɗi,ko sati ba'ayi ba sai ga Alhaji Bala yazo ya nema Talatu da kanshi kuma yace aure yakeso iyayenta yakeson yaje yagani,ta faɗa masa sun rasu ya tausaya mata yace bata da ƴan uwa tace akwai yayyunta a unguwan kanawa, da Habu da Sa'idu mai wanki da guga,ɗaukan ta yayi suka je har gidan su,lokacin Habu ashe har yayi aure matar da ciki ita bama ta sani ba,don rabonta da gidan tunda ta barshi,ba laifi sun ɗan gyara gidan harda fenti. Gaisawa sukai a mutunce ya gaya musu mai yake tafe da shi,sunyi farin ciki da murna ya faɗa musu randa zai turo maga batan shi,kafin suka tafi bayan ya musu shatara ta arziki. Bayan ya ajeta ya shiga gida,yayi wanka yaci abinci kafin ya dube mai ɗakin shi yace," Rabi aure fa zan ƙara". Murmushi tayi tace," yau kuma da zolayar da kazo kenan Honey?. "Wallahi ba wasa ba ba zolaya ba,ina yarinyar nan da take shigowa wajanki ta nan gida Talatu,har naje naga iyayenta munyi magana". Cikin halin ko in kula yayi maganan kan shi tsaye bako ɗar a zuciyart shi. Cike da mamaki tace," wacce Talatu Honey in wasa kake min don Allah kadena banso,kaje ka auro duk matan duniyar nan amma banda Talatu". "Wallahi Rabi ba wasa a magana ta ". "Tohhh fa kasan wazaka aura ka kawo min gida ka haɗa ta da ƴaƴana". "Tou ai kinsanta tasanki shiyasa na zaɓeta da ta zamo abokiyar zaman ki". "Kana cikin hayyacin ka kuwa Baban Bilal?. "Tsafff kuwa". Murmushi tayi da yafi kuka ciwo tace..........! MORE COMMENT MORE TYPING _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) TALLA!TALLA!!TALLA!!! *🌺🌺DACE DA JUNA🌺🌺* *MALLAKIN HADIZA D AUTA* *SADAUKARWA GA HADIZA MUHAMMAD BASAKKWACE🥰😍* *KAR KU YI SANYA WAJEN TSUMAYIN ZUWAN WANNAN GAWURTACCEN LITTAFIN WANDA ZAI ZO GAREKU TARE DA ZALLAR SOYAYYA😘 UWA UBA GA FAƊAKARWA DA NOSHADAÑTAR GA MAI KARATU, YANA NAN TAFE SOON INSHA ALLAH👌🏻MASOYANA A DUK IN DA KUKE KU GARZAYO GANI ZAN DAWO GARE KU DA SABON LITTAFINA MAI SUNA 🌺DACE DA JUNA🌺 FREE BOOK NE KUƊINKU SU ZAUNA LAFIYA TAKU HAR KULLUM* *HADIZA D AUTA (Princess Dija)✍🏻* *GIDAN ƘWARATA!* _Ina kuke masoyan littafin Mmn teddy,na kusa da nesa, a wannn lokacin ne ta fiddo maku da zazzafa na daban,wanda tasan zai nishaɗantar da masoyan ta.....me kk jira tawa maza hanzar ta don samun taki lbrn,domin ko nima na shirya tsaf domun bin wannan labrn,don ko ba'a faɗi ba daji kasan zai yi😋😋. Kar ku manta da sunan...💃🏻_ *GIDAN ƘWARATA!* _COMING SOON INSHAALLH_ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 36* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* "Tsafff kuwa". Murmushi tayi da yafi kuka ciwo tace," Allah ya baku zaman lafiya,Allah yasa haka shine mafi alkhairi". Ameen yace a taƙaice tare da bajewa kan kujera. Hajiya Rabi ta shiga tashin hankali na ban mamaki,ta fuskanci ƙalubale akan auran Talatu,tun kafin a auro ta tazama kamar bora,sati biyu aka sa auran su aka ɗaura ,suka tare a sabon gidan su inda kowa part ɗin ta daban,a lokacin Alhaji Bala yazama mijin aro awajan Hajiya Rabi,sai Hajiya Talatu ta gadama ta ganshi,tabi ta kanainaye shi,komi yasamo ita,har dangin shi yanzun bai damu da suba saɓanin da akwai shi temako,watanta uku tasamu ciki mai laulayi,Rabi da yaranta sun azabtu,ko cikin dare tace tana son abu,hakanan sai yazo ya tada Rabi yace tayi shi,hatta pant bata iya ɗagawa in ta cire,daga baya kuma tace bata son aiki Rabi gudun karta sa mata magani cikin ya zube,sa Nawal tayi ta samo mata ƴar aiki,ahaka har ta ta sauka lafiya ta haifo Nusaiba,shekara biyu baya ta haifo Maryam da kamar su ɗaya ba abinda ta baro nata,ashe har halin su ɗaya. Komi ya fifita ƴaƴan Talatu akan na Rabi'a ko abu zai saya nasu mai tsada ne na musamman,har girman su,Nusaiba sam bata biyo halin uwarta ba,tana da sauƙin kai da tausayi,shiyasa basa shiga inuwa ɗaya da uwar ta,hartai aure sam bata son zuwa wajan uwar ko tazo ɓangaran Maman su Rabi take tarewa,tai ta shan zagi wajan Talatu da Maryam. _WANNAN KENAN_ ********** Tana fitowa wanka ta sa kaya masu sauƙi,ta fito falo a inda tabar uwarta anan ta iske ta kamar an dasa tsamiya,dianing ta nufa ta zuba abinci taci kafin ta dawo ta zauna kusa da uwar ta,ta riƙo hannun ta tace," Momy kinsan barewa bazatai gudu ɗanta yayi rarrafe ba,sannan inda shanuwar gaba tasha ruwa nan na baya take sha". "Ƙwarai kuwa ƴata",Momy tai magana tana jin-jina kai tana duban ɗiyarta. *********** Khalil a saluɓe ya miƙe yana ganin juwa ya koma part ɗin shi ya kwanta akan kujera,mai yasa Momy shi take haka,duk Aunty Aisha ce ta ɓata abinan da ta wani kawo maganan wata ballagazan yarinya Amira,yasan Momy shi nason Khadija,zigan Aisha ne ya rufe mata ido bata jin maganan kowa. ********** Ganin ya fita yasa ta taɓa baki,duk da tana jin tausayin ɗanta,amma bataji zata iya ba ta barshi ya aure wata bazawara wallahi,acuci na ƙauye ma kenan. ********* "Mahaifin Khalil ya kirani ya nema alfarman a ɗaura auranan nan da sati ɗaya in yaso daga baya ta tare". Faɗan Khalil da ke zaune gefen Ummah yana koro juice a cikin glass cup. "Ku tuntuɓe Khadijan in tana da buƙatar hakan". Faɗan Umma da take gyara ma Abul-bait riga. "Ai Khadija bata da matsala,nace masa Allah ya kaimu,anjima zanyi magana da su kawu". "Tou baida matsala,Allah dai ya tabbatar da alkhairi". Ameen tace ataƙaice ta ɗaga Abul tana mai rawa. ************ "Momy wani alhaji na samu,mai mugun kuɗi momy ba abinda bai minba,babu ƙasar da bai kaini ba Momy,koda dangin Khadija suka wulaƙanta mu ,shiya sai mana gida ya kuma ba ma Kamal aiki a company shi na dubai". Tunda tafara magana Momy ta saƙale baki tana kallon ta,tabbas ƴarta tafita tsiya ita bata nema maza da auran taba. Tas ta kwashe harkan da tayi tun kafin auranta har auranta ta faɗa ma Momy. Momy jin jina kai kawai take,kafin tace," ina duk kuɗin da kika nema baki gaya min ba?. "Suna account,akwatin kuɗin kuma da yabani ƴan fashi sun sace,Momy ban fa yin harkan ƙasa da dubu ɗari,wallahi babban harka nakeyi". Murmushi Momynta tayi tace," dakyau ta wajena,nasan na haihu yanzun,ba abinda kika baro ni,Allah yai miki albarka,mai ake da rayuwar talauci *SHORT TYPING BANJIN DAƊI NE* _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) Talla!Talla!!Talla!!! *🌺🌺DACE DA JUNA🌺🌺* *MALLAKIN HADIZA D AUTA* *SADAUKARWA GA HADIZA MUHAMMAD BASAKKWACE🥰😍* *KAR KU YI SANYA WAJEN TSUMAYIN ZUWAN WANNAN GAWURTACCEN LITTAFIN WANDA ZAI ZO GAREKU TARE DA ZALLAR SOYAYYA😘 UWA UBA GA FAƊAKARWA DA NOSHADAÑTAR GA MAI KARATU, YANA NAN TAFE SOON INSHA ALLAH👌🏻MASOYANA A DUK IN DA KUKE KU GARZAYO GANI ZAN DAWO GARE KU DA SABON LITTAFINA MAI SUNA 🌺DACE DA JUNA🌺 FREE BOOK NE KUƊINKU SU ZAUNA LAFIYA TAKU HAR KULLUM* *HADIZA D AUTA (Princess Dija)✍🏻* *GIDAN ƘWARATA!* _Ina kuke masoyan littafin Mmn teddy,na kusa da nesa, a wannn lokacin ne ta fiddo maku da zazzafa na daban,wanda tasan zai nishaɗantar da masoyan ta.....me kk jira tawa maza hanzar ta don samun taki lbrn,domin ko nima na shirya tsaf domun bin wannan labrn,don ko ba'a faɗi ba daji kasan zai yi😋😋. Kar ku manta da sunan...💃🏻_ *GIDAN ƘWARATA!* _COMING SOON INSHAALLH_ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 37* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Ƙarfe ɗaya da ƴan mintina jerun gwanon motoci na alfarma suka fara tsayuwa ƙofar gidan su Khadija da cike yake da ƴan uwa da abokanan arziki. Ƙarasowar dangin ango batare da ɓata lokaci ba aka fara ɗaurin aure. Dai-dai lokacin Kamal ya shigo cikin layin,ya cika da mutane maƙil,gaban shi ne ya yanke ya faɗi,ganin dandazon mutane,daga gani ba taron mutuwa bane na ɗaurin aure ne a ƙofar gidan su Khadija,gaban shi ƙara yankewa yayi ya faɗi rassss,sai ya tina ai yaushe Khadija ta haihu da har zatai aure saide in Fatima ce ake ɗaura ma aure. Sa ɗan texi yayi ya samu waje yayi parking,bayan sunyi parking zai buɗe ƙofa kenan yaji wani maroƙi yana faɗin mashaAllahu,ƴan baƙin ciki saide suji kunya,aure ya ɗauru da ɗan babban gida da ƴar dattijai Khalil Safwan mai goro,da Nanah Khadija Muhammad Basheer,a zabure ya fito daga motor yana rarraba ido yana kasa kunne ko kunan shi ko ansa kuwa kawai take mai na maganan wanan maroƙi saya gitta su. Can daga nesa ko ango ne da tawagar shi,sai gaisawa sukeyi cike da murna da farinciki,Kamal ya shaƙa ganin tsohon saurayinta ta aura,lallai ko akwai sake sai ya sakar masa mata sa. Tafiya yake baya gani idanuwan sa sun kulle akan shegen baƙin kishin sa,gadan gadan ya nufi kan Khalil ya cakumo babbar rigan sa yana huci,abokanan Khalil sukayo kansa suna faɗin lafiya miya faru?. "Wallahi don ubanka sai ka sakar min matata,dama kana binta kuna munafintana da auren mu ko,tou wallahi ban saketa ba". Cikin ficewar hankali yake maganan murya a ɗage dayawo hankalin mutane aciki harda su Khalid da Khalil da su Alhaji Safwan da abokanan su. Khalil ko ya sha matsa idanuwa sun fito ƙulu-ƙulu,da ƙyar aka anshe shi hannun Kamal,jan Khalil akai zuwa motor yana fidda numfashin wahala,duk da bai taɓa ganin tsohon mijin Khadija ba,tabbas daga kalaman sa ya gane shine wannan. Khalil dama da yake da haushin sa,kashe shi da mari yayi ya hankaɗa shi ya faɗi mutane na ƙoƙarin hanashi yana ture kowa a zuciye tabi Kamal yatake ma ƙafa,ran shi a haɗe kamar hadari yace," Kamal ɓata mata sunan da kaso yi a baya Allah bai baka nasara ba,shine kazo ka ƙara ɓata mata suna ranan ɗaurin auranta sabida baƙin ciki na cin zuciyar ka,tou wallahi kafita ido na in ba haka ba sai na yaga maka rigar mutunci banza butulu,kaci sa'a yau ranan farinciki ne a wajan ƙanwata mafi soyuwa a zuciyar mahaifinmu damu kanmu,yau tana auran masoyinta,ka manta cutabka shafa mata a zuciya,tou in ka manta na tina maka,sannan ai da tsohuwar zuma ake magani bada sabuwa ba,Khalil Maigoro shi ya dace da ya zama maganin ta,wallahi ka ƙara danganta ƙanwata da bin maza da auranta sai na sa an ɗaure ka har igiyar gara yacinye,ko waye uban ka a nijeriya,ohhhh ɗan dafa kansa Khalil yayi kafin yaci gaba da faɗin na tina uban naka ma ba kowa bane face wanda ya mutu ya barku bako bulo,wasu bayin Allah sukai maka sutira suka baka ƴa daga ƙarshe ka butulce musu ka sakar musu ƴarsu da sharri kala kala ,ɗan numfasawa yayi yaci gaba da faɗin kaga gidanan ba uwar ka ba ubanka ba ɗanka balle ƴarka aciki wallahi na ƙara ganin ka ako kan layin nan sai nasa an kama ka,don sata kazo mana". Yana gama maganan ya juya ya bashi waje ya barshi kwance mutane sai kallon ikon Allah sukeyi,da yawan abokan Khalil dana Kamal da abokanan Abba sun san Kamal agidan su Khalil sun ɗauka ma ɗan uwan sune yanda yake ɗan gida a gidan da ga Kalaman Khalil ya tabbatar da kunu yayi tsami a tsakanin su. Kamal yana samu Khalil ya ɗaga shi daga takawan da yayi masa yamiƙe a zuciye ya kamo rigan Khalil ta baya,Khalid dake bayan shi da sam baya faɗa yace,"Kamal sake shi,sake mai riga",ya ƙarashe maganan a tsawace,don shima ranshi ya soma ɓaci da lamarin Kamal,Khalil wani ƙwafa yayi yace Brother barshi inga abinda zai iya aikata min",cikin kakkausar murya Khalil yai maganan,ba ɓacin rai ko kaɗan a fuskan shi. "Bazan sake shi ba,sai kun shiga kun ɗauko min ɗana,don bazaije a golanci gidan kowa ba wallahi". Khalil sa hannun shi yayi ya cire hannun Kamal a wiyan rigan sa,ya juyo yana wani murmushin ka raina ma kanka wayo ma,"Kamal kenan waya baka ɗan Khadija bayan kace anemi uban shi kai baka kusan tanta ya akai ta samu ciki tana matar ka,ka ga ko maza tabi da auran ka yanda ka faɗa ko,tou ai a inda babu ƙasa ake gardaman kokuwa,ko ka mantane in tina maka,basai anyi DNA ba mun gano uban ɗan mu kagane". Zube guywowin sa yayi a ƙasa ya fashe da kuka,ya haɗa hannuwa yace," don girman Allah kuyi haƙuri ba yin kaina bane,wallahi ina son matata Khadija na maidata ɗakin ta mu rayu da ɗan mu mu kula dashi mubashi tarbiya mai kyau nasan fin ƙarfi kukai ma Khadija itama tana sona wallahi ku tambaye ta kuka yake riris,mutanan dasuke wajan kowa al-ajabin Kamal yakeyi,kusan wasu dariya yabasu suka kwashe dashi. "Alhaki kuykuyo ne kuma maishi yake bi,gashinan yana bibiyar ka davyake Khadija bata zalince kaba tayi rayuwa cikin jin daɗi da salama,kai ko gashinan sai bibiyanta kake". Faɗan baba Bello da tun ɗazun yana jin su baice komi ba. "Baba bel....! "Yimin shiru ban haife kaba",Baba Bello ya katse shi. Ƙasa yayi da kansa,bai tunanin haka zaizo ya tarar ba da bai fara zuwa nan ba. "Kuwuce ku sallame baƙin ku kuna ɓata lokacin ku anan",faɗan Baba Bello. Aiko duk suka bar wajan da tawagar su lokaci ɗaya. Ya jima duƙe a wajan,har motocin dake cike awajan sun watse sai ƴan kaɗan na ƴan uwan su Khadija miƙewa yayi a saɓule ya nufi texi ya faɗa masa inda zai kai shi,kai tsaye unguwan su Maryam ya nufa. _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) Talla!Talla!!Talla!!! *🌺🌺DACE DA JUNA🌺🌺* *MALLAKIN HADIZA D AUTA* *SADAUKARWA GA HADIZA MUHAMMAD BASAKKWACE🥰😍* *KAR KU YI SANYA WAJEN TSUMAYIN ZUWAN WANNAN GAWURTACCEN LITTAFIN WANDA ZAI ZO GAREKU TARE DA ZALLAR SOYAYYA😘 UWA UBA GA FAƊAKARWA DA NOSHADAÑTAR GA MAI KARATU, YANA NAN TAFE SOON INSHA ALLAH👌🏻MASOYANA A DUK IN DA KUKE KU GARZAYO GANI ZAN DAWO GARE KU DA SABON LITTAFINA MAI SUNA 🌺DACE DA JUNA🌺 FREE BOOK NE KUƊINKU SU ZAUNA LAFIYA TAKU HAR KULLUM* *HADIZA D AUTA (Princess Dija)✍🏻* MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 38* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Miƙewa yayi a saɓule ya nufi texi ya faɗa masa inda zai kai shi,kai tsaye unguwan su Maryam ya nufa,duk ita taja masa wannan alamarin yanda ya rabu da Khadija itama dole ya rabu da ita,a bakin get ya tsaya yasa mai gadi ya kirata,mai gadi na shiga ya sanar da ita Kamal yazo nemanta,sai da gabanta ya faɗi yaushe ya dawo,sa mayafi tayi ta fito ba ta ganshi a haraban gidan ba,yasa ta nufo bakin get ta tambayi Maigadi ina yake yace mata yana waje,sa kai tayi ta fita,yana tsaye ya jingina da motor ya harɗe hannuwan shi a kan ƙirjin sa ya ƙara girma da kyau,kwarjinin shi ya ƙara bayyana sosai,ji tayi a ranta zata iya rabuwa da Kamal kuwa,komin banza yana mata katanga a iskancin ta,murmushi ta sake masa,mai makon ya maida mata martani,illa ƙara haɗe rai da yayi yace,"waye Alhaji Labaran awajan ki?. Da sauri ta ƙara ɗaga kanta akan shi gaban ta na tsanan ta faɗi karde Kamal ya gano shirinta ne. "Tambayan ki nake?. Waskewa tayi cikin sallo da ƙwarewa na barikanci tace,"kawuna mana",a taƙaice tai maganan tana murguɗa baki. "Good ba wannan ba,ansa wannan",yai maganan yana miƙa mata wata farar takarda. Sa hannu tayi ta karɓa hannunta na rawa cikin rashin fahimta tace," na mainene Kamal?. "Na sakin ki ne",ya faɗa kanshi tsaye. Cike da mamaki ta buɗe baki da hanci tana kallon sa,bai damu da yanayin kallon da take masa ba yaci gaba da faɗin,"tunda na aure ki komi na ya dawo koma baya,kodan fushin mahaifiyata dole in rinƙa fuskantan ƙalubale daban-daban a rayuwata,iyayen gidana sun koreni,akan butulcin danayi musu,kin ɗauke ni kin daƙa mawani maƙaryaci ni ba akai ko ina ba na an sallameni ance company ma bana shi bane na wucin gadi suka ɗauke ni manager,na sheganta ɗana duk ta dalilinki ma rasa komi Allah ya isa tsakanina dake Maryam kim wargaza rayuwata". Hmmm sai mai Kamal don ka sakeni kuma kamin Allah ya isa da Allah ya isan ka da bakin kare duk ɗaya ne,don ba tasirin da zaiyi,Alhaji Labaran ko ba maƙaryaci bane sai de in suma kaci amanar sune,do mai hali bai fasa halin sa,saki ko tafi nono fari,ai bakai kaɗai bane autan maza,kuma yanda kazo ka kawo takaddan saki haka zaka dawo guywowin ka a ƙasa kazo kana roƙo in koma a lokacin zaka gane shayi ruwa ne Kamal",tana maganan tana hararan shi up nd down tana murguɗa baki,tana wani zabure-zabure kamar ƴar daba. Murmushin ban ta kaici kawai yayi ya buɗe murfin motor ya shige yace ma mai texi suje gwani mukhtar. ******** "Yaushe ya dawo?. Faɗan Momy da tariƙe ƙirji tana kallon ƴarta riƙe da takadan saki ta kasa buɗewa. "Momy ina zan sani ko yaushe ya dawo Momy ai in yasan wata bai san wata ba,ina fa da gunkin da wani boka ya bani a india da ita nake control ɗin rayuwar sa yanzun,da kan shi zai dawo ya bani haƙuri bazan haƙura ba sai uwar sa tazo ta duƙa tabani haƙuri". "Maza jekiyi control ɗin tsinan nan yaron,in ya sake ki yanzun ai ya tona mana asiri". Momy ta faɗa tana gyara ɗaurin ɗankwali. ************ Harcikin haraban gidan su ɗan texi ya shigar da shi,ya biya sa kuɗin sa yace mai gadi ya temaka masa su sauke kayan. Zaune suke Rashdah na matsa ma Hajiya ƙafafuwan da yanzun kusan kullum ciwo suke mata,ya shigo kan shi a ƙasa sallama a ƙasan maƙoshi. Gaba ɗayan su a razane suke kallon mai sallaman,da kamar a mafarki,Hajiya sa hannu tayi ta share idonta in mafarki take ta farka,da taga ba mafarki bane tadube Rashdah tace,"ke aljani ne ba mutum ba,ɗauko min hayaƙinan ki hayaƙa,karde gane-ganen ƴaƴan aljanu kuma zamu fara a gidanan". Maganan Hajiya yaso yaba Kamal dariya,amma da yatina shi mai laifine ya danne dariya. Rashda na ƙoƙarin miƙewa yace,"ke ina zaki ba aljani bane Hajiya nine Kamal,don girman Allah kiyi haƙuri ki yafe min". Ya ƙarashe maganan yana mai fashewa da kuka yana zube guywowin sa a gaban ta,yana rushewa da matsanan cin kuka. Hajiya a zuciyarta tayi hamdala da Allahvya amshe addu'an su yau ya dawo mata da ɗanta cikin gidanta cikin ƙoshin lafiya, a zahiri ko haɗe rai Hajiya tayi tace," Kamal tashi kabar min gidana na sallama mata kai har abada bani ba ka,Kamal nono na ma da kasga Allah ya is......!. Da sauri yasa hannu ya toshe bakin Hajiya yana girgiza kai yana kuka wiwi kamar ƙaramin yaro,ya kasa magana kuka kawai yake yana girgiza kai yaƙi sakin bakinta da yatoshe,take taji tausayin sa yana dira a cikin zuciyar ta,tsakanin ɗan da mahaifi sai Allah,Allah kaɗai yasan girman soyayyan dake tsakanin ɗan da mahaifi,mahaifa ne kaɗai zakai musu laifi duk girman laifin ka su yafe maka,sa hannuwa tayi ta rungumo shi ya faɗa jikinta ya ƙara fashewa da kukan farin ciki, itama tana kuka farin ciki da ɗan murmushi kan fuskan ta yana kuka tana bubbuga bayan shi alaman lallashi. ************ "Kai yanzun Khalil kamin adalci a matsayina na uwarka a ɗaura ma aure da bazawara,bazawara cefa,Khalil kana so kaga dakyau kuwa". Cikin ɓacin rai Hajiya Karima ke maganan tana tsaye yayin da Khalil ke duƙe a gaban ta kanshi a ƙasa. Ahankali ya ɗago ya zuba ma fuskan ta ido da tayi kici kici kamar zata kai mai duka,don shi duka kawai yake jira yaji ta rufe shi da shi,don baya son faɗa kuma baya son ɓacin ran mahaifiyar shi. Cikin murya ƙasa ƙasa yace,"Mom yanzun mai kikeso ayi wallahi ko sakinta kikace inyi yanzun zan saketa". Jikinta ne yayi sanyi yanda taga Khalil yana mata magana cike da ladabi,a yanayin yanda yake komai tace mai tasan tabbas zaiyi shi,zama tayi a bakin gado tai ƙasa da kanta tana kallon ƙasa. ************* Gabaki ɗaya Maryam ta wargaza kayan ta ta zazzage su tana neman control doll ɗinta bata gani ba ta nemeshi sama ko ƙasa yayi ɓatan dabo,hankalin ta yayi dubu ya tashi,miƙewa tayi lokaci ɗayabta zama kamar mahaukaciya tayo falo bata ga Momyn ta ba ta nufi bedroom ɗinta. Tokarin ƙofar tayi ta buɗe da ƙafa ta shiga. "Ke lafiya kike shigo min kamar mahaukaciya". "Momy nafi mahaukaciya Mom million uku akamin doll ɗinan amma ya ɓace babu shi Momy duk sati sai nabashi jinin shanuwa Momy na manta sam banbashi ba,ƙilan shiyasa ya ɓace". Tou faa waro ido Momy tayi tace," ke kina da hankali kuwa?. "Momy nafi mahaukaciya". "Kije ki ƙara dubawa". "Momy nawatsa komi bayananan bayanan". Tana magana tana zabure zabure kamar mahaukaciya. *********** "Hajiya nasan na tafka kuskure yau dana je gidan su Khadija na tarar an ɗaura mata aure ƴan uwanta sun wulaƙanta ni,nasan ni na fara wulaƙanta kaina,Hajiya na tafka kuskure". "Tabbas da lokacin da na hanaka auranta da kaji da duk haka bai faru ba,ni ban masan zatayi aure ba". "Hajiya Allah yasa haka shine mafi alkhairi". ********** Khalil ni bance ka sake matar kaba,...... !_typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) *DACE DA JUN YA FITO DA ƊUMIN ƊUMINSA A DARAN JIYA* *KAR KU YI SANYA WAJEN KARANTA WANNAN GAWURTACCEN LITTAFIN WANDA YAZO MUKU DA ZALLAR SOYAYYA😘 UWA UBA GA FAƊAKARWA DA NOSHADAÑTAR GA MAI KARATU, YANA NAN YA FITO MASOYANA A DUK IN DA KUKE KU GARZAYO GA AUNTY NA HADIZA D/AUTA TAZO MUKU DA SABON LITTAFINA MAI SUNA ~DACE DA JUNA~ FREE BOOK NE KUƊINKU SU ZAUNA LAFIYA TAKU HAR KULLUM,DAGA IN GAN TACCE ALƘALAMIN TA🖌️ DA BAYA RUBUTA SHIRME,MASOYANA KU NUNA MA AUNTY NA SOYAYYA TA HANYAR ZUBA MATA SHARHIN DA KONI BAKUYI MIN IRIN SHIBA* *HADIZA D AUTA (Princess Dija) FASIHIYAR MARUBUCIYA MAI CIKE DA HAZAƘA❤️🥰* ~MRS BASAKKWACE TAKU CE D/AUTA TAKUCE,BURINA BAI WUCE IN FARANTA MUKU MASOYANA BA KODA KO ACIKIN ƘASA KUKE INA ƘAUNAR KU ACIKIN BACCI KO A FARKE🥰❤️~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 39* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* ******** "Khalil ni bance ka sake matar kaba,amma kasani bazan taɓa sonta har abada ba,Allah bazai taɓa kawo randa zan sota ba,duk wani ɗa da zata haifa maka ba jika na bane,kunemi kakan shi,sannan ka rubuta ka aje in na isa dakai sai ka aure budurwa mai nono a tsaitsaye,ba bawara ba". A magan ganun Mom na farko ne kaɗai ya mai daɗi amma sauran duk dummm yamai a ƙwa-ƙwalwa yai kamar sabon taɓaɓɓe uana binta da ido cikin rashin fahimtan maganganun mahaifiyar nashi masu ɗaci,bata damu da rashin maganan sa ba da kuma yanayin kallon da yake mata kamar baƙuwar halitta taci gaba da faɗin,"da badin zunubi da fushin ubangiji ba da ya halasta aure kuma kuma baisan saki,in akai saki al-arshin ubangiji na girgiza,sabida tsananin mumin kalman da nauyinta Allah na fushi da wanda yakeyi ni Karima bazan so Allah yayi fushi dani ba,ni Karima bazan so al-arshin ubangi ya girgiza sabida dalilin banzon auran ka da wancan bazawaran ba,amma kasani komi daran daɗewa inde ina raye sai ka ƙara aure". Sauke sanyayyan ajiyar zuciya yayi yai ƙasa dakai yace. ************* "Cabɗi amma Kamal baida kunya", faɗar Ummah da take girgiza Abul yanajin riga,ga Khadija naso taci abinci yaƙi barinta tabzauna. "Umma wallahi ƙarfin halin shi yayi yawa da har zaizo ya wani ce abashi ɗanshi,da badin tarom jama'a ba wallahi sai na tattaka mai wiya". "Wai kai Khalil yaushe zaka ɗau rigan haƙuri kasa ma wiyanka,yakamata ka koya halin dattako halin haƙuri". Faɗan Abba da ke zaune gefen Khadija don yamzun jiki alhamdulillah,ba inda bai motsi ajikin sa sanadiyar wani ƙwararran likita Dr Sayyid ɗan garin bayalsa da aka dawo dashi 44 akai musu hanyar ganin shi yace ai gashin ƙashi za'ayi masa ,kuɗi mai yawa suka nema awajan su basu damu ba suka biya ake kai shi kullum ana gasa masa ƙashi,yanzun tafiya ne yake koya da ya daɗe baiyi ba yazamo masa baƙo. "Abba haƙuri ya raina mu ya raina mana hankali ya saketa saki uku ya dawo yace ya maidata a garin gaɓa gaɓa ya taɓa ganin anyi haka?,auran zina ma yakeso sunyi". "Khalil in shi bai san mai yakeyi ba ai mu munsan mai mukeyi,amma ka rage saurin hannu". Umma ta faɗa tana kwantar da Abul a gadon shi na jarirai. "Ni wallahi Umma in zan mutu sai dai in mutu na yarda in zauna da kowa komin talaucin sa,amma ba Kamal ba,ni kaɗai nasan baƙin ciki da wahalar dana ƙunsa a zaman gidan sa ,Allah yasa ƙarshen wahalar ne Ummah". Khadija ta faɗa tana ƙara tanƙwashe ƙafa ta ɗebi abinci takai baki. "Yaya ai ni zan bada labarin cin mutuncin dana iske anayi miki,kema wata sauna baki bige mata baki,nagode ma Allah halina halin Bross Khalil bamu bari sai ta kwana ballan tana tai tsami shiyasa na miƙe tsaye na ƙwato miki ƴancin ki,da yanzun kina cikin wahalan da sai mun kasa ganeki". Faɗan Fatima da take kwance kan kujera tana danna waya. "Kede auta kide bari kawai Allah ya sawaƙa ,Allah karka jarabce mu da abinda baida ƙarshe,amma naga aya,ƙaddara bata fuskan yanda bata zuwa ". "Daku kuma rabo in ya rantse". Faɗar Ummah da ta dawo ɗauke da tray ɗin abincin Abba. Kamal gyara zaman shi yayi ya aje waya agefe da tun ɗazun sauraran su kawai yakeyi gyaran murya yayi yana kallon ɗaya bayan ɗaya. "Wannan duk ba mafita bane,ko musu ko kar muso Kamal shine mahaifinsa bamu isa mu raba shi da shiba,akwai zuri'a babu amfanin rabuwar rashin mutunci,in yazo yanaso yaga ɗan shi aɗauka akai masa shikenan sannu bata yanka wiya". "Tabbas kuwa faɗan Abba,ba a canja ma tuwo suna". "Sosai kuwa hamdala zamuyi tunda ba'aje ko ina ba yadawo yayi nadaman maganaganun sa masu ɗaci" . Sharwa da nusar dasu illa hana shi ɗan shi da suke niyar yi ya rinƙa basu hatsai da yaga sunyi gamsu kafin suka canja hira zuwa wata. ************ Momy ina so kisani ƙaddara tasa tun farko Khadija ba matata bane,tana da rabon ɗan wani ajikin ta,wanda inda mun matsa ƙila in iya mutuwa,Momy Allah kaɗai yasa yawan ƴaƴana da zasu fito daga jikin Khadija,ƙaddara ta raba mu,ƙaddara ta fito da ita ƙaddara ta ƙara haɗamu,Allah nai kaɗai yasan dalilin ƙara ƙadarta haɗuwar mu da Khadija Mom don Allah kice kawai Allah yayi albarka ki mana addu'a Mom sam ban taɓa ji a zuciyata zan zauna da mata fiye da ɗaya,amma in haka ne mafi soyuwa a zuciyar ki yazamomin wajibi tilas inbi umurnin ki don ganin dakyau a rayuwata". Cikin sanyayyan murya yake magana cike da ladabi da biyayya. Sauke nauyayyan ajiyar zuciya Mom tayi tasan in banda son zuciya irin nata da take ƙoƙarin sama kanta tsanan Khadija,ba gairi ba dalili,dalilinta ɗaya da taƙi auran ɗanta tun farko sai bayan ta dawo bazawara zata ce zata aure ɗanta,sannan za'a bashi. Bai damu da shirun da tayi ba,don baiyi tinanin jin amsa daga gareta ba,yaci gaba da faɗin Mom inda Khadija ta bijire ma iyayenta taƙi auran zaɓin su daga farko ta aure ni,mai tayi kenann,wani kalan baƙinciki iyayen su zasuji a zuciyar su,ki auna kamar kece Amra tayi miki haka ta bijire ma umurnin ki ya zakiji a matsayinki na uwa,Mom ke uwa ce mai ƴaƴa mata,yanzun mijin Yaya Aisha yace zai ƙara mata kishiya ya zakiji,ko kuma azo neman Amrah a fasa ya zakiji,ko uwar mijin Amrah ta rinƙa nuna ma ƴarki ƙiyaya ya zakiji a zuciyar ki Mom dan Allah ki ɗau Khadija kamar ƴarki da kika haifa,kisota kamar yanda kikeson Amrah ,Yaya Aisha dani,in kai haka shine zai tabbatar min da soyayyar da ako da yaushe kike gwadamin,kiyi haƙuri Mom in maganganuna sun ɓata miki rai". Cikin raunanniyar murya Khalil ke maganan,kamar zai fashe ma Mom da kuka. Shiru tayi tana nazarin magan ganun sa bata gama nazarin wasu ba gashi ya ƙara zubo mata wasu,lallai Khalil aduk magan ganun shi yayi aiki da hankali da ilimi,gaskiya ne ashe kana haifan ɗa yafika tunani da hangen nesa,kamar yanda malami ke koyar da ɗalibi yazo yafishi iyawa. Gyara zaman tayi ta harɗe ƙafa ɗaya kan ɗaya tana girgiza ƙafa tana taɓa baki,kafin tace,"tashi ka tafi zanyi shawara da tunani". Murmushi yayi yace Mom baki buƙatar tunani ko shawara don duk wanda zaki nema shawara ba lallai yabaki kamat wacce zan baki ba,Mom kisa albaraka kawai". "Yanda taga lokaci ɗaya ya dawo cikin farin cikin sa yasata tayi murmushi tace tashi naji Allah ya albarkaci auran ku". Cikin kuwa da wani matsanan cin farin ciki kamar anbashi kyautar motor ya buga tsalle ya faɗa jikinta suka zube kan tattausan gadon ta yana dariya,itama dariyan take da kyar ta iya cewa" tou ɗaga ni kaje ka sallame baƙin ka dare yayi". Peak kiss ya sake mata a kumatu da lips da ƙirji cike daso da ƙaunar ɗa da uwa ya miƙe ya fice yana dariya. Murmushi tayi tana jin wani nishaɗi,bata san mai yasa da taga Khalil cikin nishaɗi ba,itama ta shiga kenan,sanda yashiga halin damuwa da aka hanashi auran Khadija tare suka shiga baci ba sha,da ƙyarvda addu'o'i suka dawo dai-dai. Zuwa yayi ya sallame abokanan sa kafin ya koma part ɗin shi yayi wanka ya shafa'i da wutiri don yaga shaɗaya ta wuce ya hau gado ya danna number wayar masoyiyar shi matar shi kuma,da tun safe da sukai waya basu ƙara yi ba. ************** Kamal yanda yaga rana haka yaga dare bacci ɓarawo bai sace shiba,yayin ya rinƙa tinanin soyayyar su da Khadija da zaman auran su da yanda ua dawo yana ƙuntata mata tana rama wani wani ta kauda kai,yaci kuka sosai kamar ƙaramin yaro koda asubah tayi idon shi sun kumbura kamar zasu faɗo ƙasa ,ahaka ya ɗaura alwala ya fita masallacin dake kallon gidan su na gidan maƙwaftan su. *********** Khalil da Khadija acikin wannan daran ko sun raya shi cikin so da ƙauna da ƙyar Khalil yabarta badon yaso ba sukai sallama sukai bacci cike da nishaɗi da ƙara so da ƙaunan juna. ********** Maryam duk duban duniya sunyi ba gunkinan ya ɓace ɓat,ance in raƙumin ka ya ɓace ko cikin tandu ne kaduba,haka ko sukai suka haƙura da niyar washa gari zasu tafi niger wajan wani banufe aikin sa kamar yanka wuƙa ne,aiko cikin bacci aka rinƙa firgitata da tsoratata,ana faɗin za'a sha jinin ta halittu kala-kala,rikitattan ƙara ta saki da yaja hankalin tashin duk wani mai rai dake cikin faɗin gidan su sukayo part ɗin su suna bugawa,Mom ɗinta hankali tashe ta nufi ɗakin ƴar tata da idon ta ke runtse inta buɗe halittu marasa kyau keyowa kanta suna ya ƙushin jikinta suna faɗin kibamu jini,buga part ɗin da akeyi yasa Mom juyawa taje ta buɗe su Hajiya Rabi ne da ƴarta ɗaya da tayi saura batai aure ba Sumayya,suka shigo suna lafiya?. Mom tace Maryam ce ban san mai ya faruba,ihu kawai take tana Mom zasu kashe ni Mom kitemaka min suna tsotse min jini Mom nashiga uku". Da gudu sukayi ɗakin jiyo kalan manta da ƙarfi don ba zasu cire tsamani har maƙwafta ta tada ba halin da suka iske ta sun firgita tayi tsirara ido a kulle ga jini na zuba a jikinta kota ina kamar an tsagata da reza tana ihu. Sallati Mama Rabi ta fara tana tafa hannuwa,kallon Sumayya tayi tace maza ɗauko min wayata in kunna mata karatu,ƙila aljanu ne dare yayi bare akira malam,juyawa sumayya tayi da gudu a zuciyarta tana faɗin Allah ya ƙara ƙila asiri uwarta taje yima wata ya dawo mata.". Mom ko ja baya tayi duk ta tsorata,Mama Rabi ta matsa kusa da ita ta roƙ hannayan ta wani mugun ihu Maryam ta sake da gidan sai da ya ƙara ɗauka ta zube a ƙasa sumamma. Bata ji tsoro ba ta riƙo goshinta dake fidda wani jini baƙiƙirinta kama tofa mata addu'o'i babban tashin hankalin maigidan bai nan yayi tafiya. Kusan awa biyu kafin a hankali Maryam ta soma sauke ajiyar zuciya tana miƙa take yanke jinin yafara tsotsewa ya ƙame ko ina ya haɗe kamar ba ita ba. Sumayya da take tsaye riƙe da wayar Mama bako tausayin Maryam ko ɗigo a zuciyarta fatan ta ta mutu awan nan halin miƙa ma Mama,amsa tayi ta sa mata fatiha a kunne ƙira'an shureim. Mom tsoro ya kamata da nadama,ji ko ita bata je wajan ƴarta ba,bata taɓa tunanin akwai temakon da Rabi zatayi mata ba don basa ko sannu in Rabi zata kwana mata sannu ko kallo bata isheta ba. Wani kunya taji ya kamata kamarbta nitse a ƙasa. Sumayya aika mata da harara takeyi ƙasa-ƙasa. "Wajan asubah Mama tace Hajiya jeki kwanta,kema Sumayya zan kwana da ita". Sumayya da kamar jira takeyi tasa kai ta fice tana galla ma Mom harara,da caraf a idonta tsaki tayi ƙasa ƙasa ta fice. Dariyan yaƙe Mom tayi tace aa maman yara kije ki kwanta in kula da ita". "Aa ba za ayi haka ba". Mom cike da nauyi da kunya yauce ranan farko da taɓa nadaman abinda take ma Mama rabi ta fita tatafi ɗakin ta amma bacci ya gagareta mai ke shirin faruwa da ƴarta. Tun daga wannan ranan da safe Maryam zata warware da dare ko bata isa tasa haƙarƙarinta a katifa ba,kuma kullum Mama rabi ke kwana da ita,tana ƙoƙari amso mata temako a wajan malamin islamiyan su na addu'o'i do da temakon addu'o'in ta ke zaune har yanzun a ɗakin auran ta. Mom ko ta bazama gidan bokaye tana ta cusa masu kuɗi,suka haɗa ta faɗa da Nawal babban aminiyarta a bariki cewa ita tai ma ƴarta asiri don taga ta fara arziki,take Mom taje taci mutuncin Mawal sukai uwaka ubanka aka rabu baram baram da gorace gorace,amma har yanzun babu sauƙi sai awajan ubangiji,ana haka Alhaji Bala ya dawo yace ko ba ruwan shi duk wanda ya ɗebo da zafi bakin sa,ko sisin shi bazai bada ba wajan memo ma Maryam magani,ai ba shi yace ta biye uwarta ba ta kashe auran sa ya cire hannun sa akan ta,da ƙayr Mama rabi ta lalalsheshi ta nuna masa hannun ka bai ruɓewa ka yanke ka yar,yace mata wallahi biyar bai badawa haka ta haƙura ta barshi tasan shi da kafiya in ya kafe ba mai laƙwasa shi. ********** Khadija da Khalil ko soyayya da shaƙuwa ta dawo sabuwa fil a leda basa minti talatin basu nema ɗayan su a waya ba,gefe guda kuwa Abul na samun kulawa yayi ɓul-ɓul dashi ,ga gyaran da take sha,an ɗaga tarewata da Khalil za'a haɗa da bikin Khalid da Zainab ,Khalil da Saudat ƙanwar Zainab Fatima kuma da abokin Khalil Fu'ad nan da wata biyu,su Khalil sun hana ƴan gidan su Zainab ko siyan tsintsiya su zasuyi komi a faɗar su ko sun zama ɗaya. ********** Hajiya tazo tabasu haƙuri kuma tayi ma Khadija fatan zaman lafiya a gidan miji,Umma ta gwada mata ba komi da Abba,kuma har yanzun Kamal ɗan su ne,taji daɗi sosai jin kalaman su ga ɗanta ********** Kamal in yanaso yaga Abul saide ya taso Hajiyar shi gaba suzo tare ya tsaya a waje duk yanda Abba ya nuna mai komi ya wuce har yanzun yana matsayin shi na ɗan shi ya rinƙa shigowa amma ina kinya ta hana shi shiga,saide a ɗauko yaro akawo mai shi,duk zuwan shi ko daga nesa bai taɓa ganin Khadija ba,da ƙyar Hajiya ke raba shi da yaron su tafi bai ƙi su wuni ba,duk ranan da sukazo gidan su Khadija Kamal da kuka yake tafiya ƙarshen ta ma ya kwana da zazzaɓi Hajiya tai ta faɗa,da ƙyar ya cire abin a ransa sam baison ɓacin ranta,daga ƙarshe daya ga ba sarki sai Allah ya gaji da zaman gida da yawo wajan abokai ya tattara kuɗin shi ya koma kasuwam cin shinkafa,amma har yanzun yana da muradin yaga Khadija ko so ɗaya kafin nufashin shi ya ɗauke a duniya. Maryam fa abu yaci tura ta rame tayi baƙi komin su yayi ƙasa,duk bokaye sun cinye amma ba sauƙi,in ka matsa sai kace zaka dawo baka isketa da raiba. Ɓangare guda kuwa shirye shiryen bikin akeye ɓangare uku........! TOHHHH FAAAA _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) *I WILL NEVER HATE ANY ONE, BUT I WILL DISTANCE MY SELF FROM PEOPLE WHO DO NOT VALUE ME🤷‍♀️🤸‍♀️* NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *PAGE 40* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* Ɓangare guda kuwa shirye shiryen bikin akeye ɓangare uku. Khadija da su Zainaba tare sukeyin komi nasu da ya shafe amare saloon lalle gyaran jiki,wacce tayi musu makeup ɗin events ɗin da ma mutum ɗaya ce. ********* "Khalil kaje airport ka ɗauko Aunty Murja driver na aike shi karta ƙaraso tai ta jira". "Ok Momy bari in tafi yanzun wallahi jikina duk yayi sanyi Mom wani kala nakeji kamar wani abu zai faru dani". Acikin raunan niyar murya yai maganan yana kwantar da Munif akan kujera yaron Aunty Aisha. "Subhanallah gajiyan biki ne kawai kadawo kasha magani ka ɗan kwanta". "Tou Momy bari inje indawo inshaAllahu". "Allah ya tsare ". "Ameen Momy". Miƙewa yayi yafita har yaje bakin motor shi yasa key zai buɗe komai ya tina ya ƙara komawa falo. "Aa mai kamanta kadawo kanan kallo na". "Babu komi Mom wallahi jinake kawai inzo in ƙara kallon fuskan ki bana gajiya da ganin ki". Yana magana yana shafa sumar kansa yana murmushi. "Kaide akwai wautan ƴan fari, kadawo kaje a aske gashinan haka za'a kaima mata haka za akawo ma ita kai kamar an kwaɗa rama niban san mai kukeyi da tara gashi ba". Har yanzun akwai murmushi kan fuskan yace,"Momy zanyi missing ɗinki kamar yanda zaki nawa na tafi sai nadawo kimin addu'a". "Nidai ka isheni da surutu kamar mai barin wasiya". Murmushi kawai yayi ya ƙarasa inda Munif ke kwance yaro ɗan wata biyar ya lakuce kumatun sa. Ya miƙe yace,"Mom bye bye i miss you". "Miss u too tunda yarinta ya motsa". "Keko Hajiya Karima Tankon kine fa". Inji ƙawarta Hajiya Sa'ah. Murmushi yayi ya fita ya kasa tafiya ya laɓe jikin ƙofa ya samu kansa da leƙe yana hango Momyn shi cikin so da ƙauna tsawan minti talatin kafin ya tafi a saluɓe ya shiga motor ya nufi gidan su Khadija kiran ta yayi awaya yace ta fito waje ta fito masa da Abul. Bata jima ba sai gata ta fito saɓe da Abul a kafaɗan ta,gidan gaba ta buɗe ta shiga,bayan sun gaisa ƙura mata ido kawai yake bako ƙyaftawa. "Yadai zan mutu ne wannan irin kallo haka Aynul-hayat?. Murmushi yayi yace,"a'a kawai naga kinyi kyau ne sannan zanyi missing ɗinki". Wane missing nida gobe za'a kawo maka ni My Happiness". Murmushi yayi ya ɗau Abul dake kan cinyarta ya fara shilla shi sama yana masa wasa,yana ta ɓangale baki yana dariya. "Aynul-hayat kaga yanda kayi kyau kana ƙyalli kana sheƙi,hancin ka ya ƙara tsayi". Murmushi kawai yayi ba tare da yace mata komi ba yaci gaba da ma Abul wasa,sai da yaji hannun sa yayi sanyi ya miƙa mata shi ya zuba mata ido itama shi take kallo. Tsawon minti biyar ba wanda ya kauda idon shi,shine yai kauda shirun da cewa Nisful-hayat airport zanje Aunty Murja zan ɗauko,sai mun dawo i miss you in Allah yaso zan zo da yamma". Sauke ajiyar zuciya sanyayya tayi yaude kawai ta tashi gabanta na faɗi bugun zuciya take fama dashi tace,"Allah ya tsare miji na". "Amin baki ce ba". Murmushi tayi tace," i love you. "I love you nd I miss you my life". Murmushi tayi tana fita ta saɓa Abul a kafaɗa ta hanyar shiga gidan su. Yana tsaye ya ƙura mata ido har sai da ya ga shigan ta cikin gida ya sauke ajiyar zuciya ya ja motor shi ya wuce airport. Ya shiga kenan kiran Aunty Murja na shigowa tace mai sun sauka kusan minti biyar ina ya tsaya kuma Karima tace ya taho tun ɗazun,murmushi yayi yace ina ganin ki yanzun,gani nan inda ake parking motor. Aje wayar sukai ya gyara parking ya kashe motor ya fito don taimaka mata da ɗaukan kaya,yana gafda ita yaci tuntuɓe ya yanke jiki ya faɗi. Subhanallah mutane sukayo kanshi koda akazo aka juya shi ko motsi baya yi,ihu Hajiya Murja ta kurma tana faɗin na shiga uku karde ya mutu,da ƙyar wata mata tajata gefe shi kuma aka ɗauke shi sai asbiti suka bi bayan shi. Ga Hajiya Karima nata kiranta ta kira Khalil amma duk ba wanda Hajiya Murja ta iya ɗauka,kasancewar wayar shi a hannun shi ya fito da ita,wanda yafara zuwa ya ɗauka ya bata. Hankalinta sam ba ajikinta yake ba fatanta dai Khalil Allah yasa ba mutuwa yayi ba. Dubawan farko likita yace musu ai Allah ya amshe abinshi. *INNALILLAHI WA INNALAIHI RAJI'UN DUK WANI MAI RAI SAI YA ƊANƊANI ƊACIN MUTUWA YANA SO KO BAISO,DUK ƘAUNAR KA DA DUNIYA KANA TSAKA DA JIN DAƊIN TA ALLAH KE KASHEKA YAGA ABINDA ZAI FARU,YANZUN MUTUWAR FUJU'A AKEYI DA CIWO BA CIWO,MUTUWA ISHARA CE GAMAI HANKALI,ALLAH KASA ƘARSHEN MU TAFI FARKON MU KYAU,ALLAH KAJIƘAN IYAYEN MU ƘANNAN MU DA YAYYUN MU DA ƳAƳAN MUSULMAI DA SUKA RIGA MU GIDA GASKIYA HAR ZUWA YAU,MUTUWA GASKIYA CE TSAYUN ALƘIYAMA GASKIYA NE,MUYI ƘOƘARI RAGE NEMAN DUNIYA MU NEMI LAHIRAN MU DON SHINE RAYUWA MAFI JIN DAƊI DA ZAMIYI BAYAN WASU SHEKARU IN MUTU,BABU ABINDA YAFI JIN DAƊI KA JE GABAN UBANGIJI KA ANSA SAKAMAKO DA HANNUN DAMA KA SHIGA ALJANNA MAFI ƊAUKAKA WATOU ALJANNA FIRDAUSI,ALLAH KA SA MUSHIGA ALJANNA GABAKI ƊAYAN MU.* Timmmm Aunty Murja ta zube a ƙasa sumamma. Nan akayo kanta lokacin kira ya ƙara shigowa wayar Khalil. Wani ya ɗaga da sallama,Momy sai da gabanta yayanke ya faɗi kasa amsa sallaman tayi tace," ina Khalil ɗin waye kai". "Uhm ɗan matsala ce kaɗan amma gasunan asbitin airport,kizo da maza". "Miya faru sunyi hatsari ne?. A kiɗime Momy ke maganan. "Hajiya kwantar da hankalin ki babu komi". Cikin kwantar da hankali yake mata maganan. Katse wayarta tayi ta kira Alhaji Safwan yana ɗagawa ta faɗa mai maike faruwa,take yaji hankalin shi ya tashi yana kusa da wajan yace mata karta zo zaije shi da su Alhaji Muftahu suna tare komai kenan zata ji,katse wayar yayi ya gaya ma abokanan sa maike faruwa,take hankali tashe kowa ya faɗa motor shi suka ɗau hanyar airport. Kai tsaye asbitin suka nufa da kwatan ce wanda wayar Khalil ke hannun shi suka isa. Suna zuwa yace musu suje A/E room. Gaban Alhaji Safwan faɗi kawai yake yi nufe ɗakin karde hatsari sukayi. Suna shiga Hajiya Murja na farkawa tana faɗin nashaiga uku mutuwa ya zakiyi mana haka ango ne fa na shiga uku ni Murjanatu". Dummmmm Dad ɗinshi yaji akunan sa kamar an ɗauke jin sa. _INA GODIYA DA ADDU'O'IN KU FANS,ALLAH YABAR ZUMUNCI DA ƘAUNA_ _typing🖌️_ *🔘MARYAM🔘* _(Ƴar kunama_) NA MARUBUCIYAR:-👇 SAMHA ƳAR MACE KISHIYACE SURUKAR ZAMANI GIDAN SADIƘ MATAR BAHAUSHE TAHEER LAILAH A GIDAN MU SUKE NOOR JAHAN JAHAN KHATOON AWANI GARI JIDDATOU ND NOW MARYAM ~ƳARKUNAMA~ MALLAKIN:- *Khadeejour Muhammadou(THE CAT LOVER😸😹)* *(🌲S•°W•°A Is a for eNliGhtEniNg pEoPle tO lEaRn tHiNgS tHaT rElAtE mArRiAgE🌲)* https://www.facebook.com/107753568169994/posts/107758194836198/?sfnsn=mo WHATSAPP NUMBER:- *08167151176* WHATPADD:- *MRS BASAKKWACE* GMAIL:- *MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM* IG ACCOUNT:- *KHADDEJATOU BASAKKWACE* TWITTER:- *@MRSBASAKKWACE* SNAPCHART:- *KHADEEJATOU BASAKKWACE* *LAST PAGE* *BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM* *SADAUKARWA GA DUKKAN MASOYANA WANDA NASANI DA WANDA BANSANI BA ALLAH YABAR ƘAUNA A DUK INDA KUKE* ~TUNI~ *AJIYA NA DUBA COMMENT ƊINKU WAJE GROUP DABAN DABAN,KUNA TA ƘORAFIN MIYASA NA KASHE KHALIL,MUTUWA BA RUWANTA DA KHALIL ANGONE IN LOKACIN KA YAYI SAI KA TAFI,SANNAN KO KHALIL BAI MUTU BA BABU AURE TSAKANIN SA DA KHADIJA,SABIDA KAMAL BA A HAYACIN SA YA SAKETA BA,SANNAN WASU NACEWA KARTA YA SA MA KHADIJA ƘANJAMAU,SAM MARYAM BATA DA ƘANJAMAU ,BA ƘANJAMAU YA KASHE TA,SHAN JININ TA ALHAJI LABARAN YAYI YABA MA DODON TSAFI,SANNAN KUMA YANA SADUWA DA ITA TA BAYA BATA GABAN TABA,KAMAL SO ƊAYA YA TAƁA AMFANI DA MARYAM A ZAMAN A AURAN SU,SABIDA LALURAN DA YASAMU NA DUKAN DA KHADIJA TAYI MAZA A JOYSTICK ƊINSA,DON HAKA KAMAL BAIDA ƘANJAMAU KO KAƊAN.* Dummmmm Dad ɗinshi yaji akunan sa kamar an ɗauke jin sa da ganin sa tafiya yayi luuuuuu zai faɗi ƙasa Alhaji Mukhtar ya tare shi ya faɗa jikin sa,yana faɗin subhanallah Alhaji,zaunar dashi yayi kan kujera. Hajiya Murja tasowa tayi ta yaye zanin da aka lulluɓe Khalil dashi,yana kwance fuskan shi sai wani ƙayataccen annuri ke futa tana ƙara haskaka ta,kamar amai magana ya amsa,rungume shi tayi tana jijjigashi tana faɗin Khalil nasan ƙarya ne baka mutu ba,katashi mutafi gida gobe ne auran ka ka tashi,sambatu kawai take tana kuka,da ƙyar aka fiddata aka sata a cikin motor,yayinda Alhaji Safwan ko ɗan yatsan shi ya kasa motsawa,Alhaji Muftahu da Alhaji Mukhtar su sukai cike-ciken files aka basu gawan Khalil. Hajiya Karima hankalinta yayi dubu ya tashi ,sai kiran number Khalil dana Dad dana Murja bawanda ake ɗagawa. Ɓangaran Khadija jikinta taji ya ƙara sanyi gabanta na tsanan ta faɗu,ga Abul sai rigima yake yaƙi hannun kowa sai ita,shima yaƙi yin shiru sai tsandara ihu yakeyi,aje shi tayi ta sa shi a gaba tana kallon shi kamar ta fashe da kuka,sanin illan zubar ma yaro da hawaye yasa ta kasa. Hajiya na ƙoƙarin fita Alhaji Muftahu suna shigowa yasa ta dakata bata gama tsinkewa da alamarin ba sai ga motor asbiti a bayan su,sandarewa tayi tana bin motor da kallo tana kallon su,Hajiya Murja ɓalle murfin motor tayi ta fito tana rusa ihu da kururuwan da yaja hankalin duk wani mahaluƙin dake gidan da maƙwafta tayi kan Hajiya Karima,tana faɗin ya mutu Khalil ya tafi ya barmu. Baya kawai Mom tayi ta tafi zata faɗi Aisha ta tarota,kankuce mai gida ya kacame da ihu da koke koke,lokacin da aka fito da gawar Khalil zuwa babban falon gidan sai a lokacin kuka mai ciwo ya kufce ma Hajiya Karima,da ƙƴar aka jata side ɗinta. Innalillahi wa inna ilaihi raji'un kawai Khalid ke maimaitawa,bayan ya aje kiran da aka yi masa yanzun "Lafiya mai ya faru kake dogon salati haka?. Faɗar Ummah. Ƙasa yayi da kansa tsawan mintina kafin ya ɗaga da jajayen idanuwan shi yace,"Umma ina Khadija?. "Tana ɗaki yau ɗanku yasata gaba da kuka". Shiru yayi na ɗan wani lokaci kafin yace,"Ummah Khalil ne ya". "Ya fasa auren ta?. Umma ta tambaya a razane tana ƙwalo ido. Girgiza kai yayi yana ƙoƙarin haɗiye hawayen dake niyar zubo masa yacw,"Ummah sai haƙuri Khalil lokaci yayi ya rasu",cikin wata irin sanyayyar murya yai maganan. "Innalillahi wa inna ilaihi raji'un,kai Bross yanzun fa yabar nan ƙarya ne". Duk a razane suke kallon ta. Zama Khadija tayi ta ɗaura Abul kan cinyarta da yanzun ta samu yayi shiru. "Ummah ni yau gaba ɗaya na rasa mai kemun daɗ....! Ƙaran wayarta yasa ta kasa ƙarasa maganan da takeyi,ganin Zee yasa tai murmushi ta ɗauka ta kara a kune. "Ke banson shashanci haka naji yaya Khalid na faɗa ƙaryace yanzun yazo nan yace min zaije filin jirgi bai mutu ba kudena faɗan ya mutu". A tsawace tai maganan tare da kashe wayar tai wurgi da ita. "Ke tashi ki ɗauko mayafinki". Khalil da shigowar sa kenan jiki a sanyaye idanuwan shi sun kaɗa sunyi jaaaa. "Kaima sun kira kane?. "Eh wallahi mutuwar fuji'a tuntuɓe kawai yaci shikenan rai ya fita". What Khadija ta faɗa a tsawace. "Khadija kiyi haƙuri haka Allah ya ƙaddara,Allah da ya halicce Khalil yafiki son shi shiyasa ya amsa abinsa sanda bakuyi zato ba". Sulalewa kawai tayi ta koma kan kujera tai shiru kalaman sa na dawo mata cikin ƙwaƙwalwa,kawai ta tsinta kanta da murmushi ko kaɗan bata yarda Khalil ya mutu ba,miƙewa tayi ta shiga ɗaki ta sawo hijjab ɗinta ta fito lokacin har Umma tasa hijjab tana riƙe da Abul,a tare suka fita a motor Khalid. Tafiya suke ba ma mai kowa magana kowa da abinda yake saƙawa a zuciyar shi,har suka isa unguwar su Khalil da ya cika da mutane kowa yayi jigum-jigum ana jimamin wannan mutuwa ta Khalil mai cike da izina ga mai hankali,ganin cincirindon mutane a ƙofar gidan su Khalil sai alokacin zuciyar Khadija ya karye,gefe Khalid ya samu ya parking suka firfito Ummah ta ɗau Abul Khadija ko jan ƙafa kawai takeyi suka ratsa ta cikin taron maza kanta a ƙasa suka shiga cikin gidan da koke ya cika shi mata duk sunyi jugum jugum,duk da zuciyartavya karye kuka na ƙoƙarin kufce mata,amma ta danne. *(INNALILLAHI WA INNA ILAIHIRAJI'UN,ALLAHUMMA AJIRNI FI MUSIBATI,WA AJILHI KHAIRAN MINHA,INNALILLAHI MA AKHAZA,WALAHU MA AƊAHA,WA KULLAH SHAI'IN IN DAHU AJALAN MUSAMMA,FALNASBIR WALNAHTASIB)*,kawai take nanatawa a ƙasan zuciyarta,falon Mom suka kutsa suka shiga inda Mom ke zaune tayi shiru ga ƙawayen ta na kuka amma ta kasa ko zudda hawaye ɗaya balle taji sauƙin raɗaɗin zuciyar da takeji na rashin ɗanta na miji ɗaya,shigowar su Ummah yasa ta ɗaugo ta kalle Khadija da kanta ke ƙasa yasa Mom ta fashe da kuka,ta miƙe ta jawo Khadija ta rungume ta,Khadija sauke ajiyar zuciya tayi ta fara bubbuga bayan Mom cikin raunan niyar murya tace,"Momy kiyi shiru dan Allah addu'a zami ma Khalil in har da gaske ya rasu,shine babban soyayyar da zamu gwada masa Momy,Momy har yanzun a zuciyata banji Khalil ya rasu ba",a hankali Mom ta rage kukan ta tana shashsheƙa tace,"Khadija dagaske Khalil ya rasu ya tafi ya barmu,mutuwar Khalil aya ce ga duk wani mai hankali",shigowa da akayi akace suzo ne angama shirya shi yasa Khadija bata ƙara cema Momy komi ba,suka bi bayan Alhaji Muftahu. Khalil na kwance cikin farin lakafani a makara Dad na zaune kan kujera ya zuba ma gawan ido,gefe aunty Aisha,Khairat,Ummah,sai Khadija,da sauran ƴan uwan shi,fashewa sukai da kuka banda Khadija da Ummah da zubar hawaye kawai sukeyi, cikin ɗaga murya khadija tafara kwraro ma gawar Khalil addu'a tana zubar hawaye mai ɗumi a fuskanta,yasa dole su Mom sukai shiru suka fara amsawa da Amin,kusan minti shabiyar tana zuba addu'a kafin akazo a ka ɗauke shi aka fidda shi,Mom durƙushewa tayi a wajan tana kuka da ƙyar Dady ya iya miƙewa ya fita don ai ma ɗan shi sallah dashi,Khadija alwala ta je ta ɗaura haka Ummah suka fita waje don gabatar da jana'izan Khalil,yayi jama'a maza da mata suka sallace shi inda aka ɗauke shi a hannu ba a motor ba zuwa maƙabarta. Momy ko take zazzaɓi mai zafi ya rufeta,Hajiya Murja ko tayi suma yafi biyar, sai da yamma Umma ta tafi gida tabar Khadija da Abul da niyar zata aiko mata da kaya,Ummah na tafiya Zainab da Saudat da Mama sukazo,mutane na ta zuwa daga ɓangaran dangin su Khadija kowa yana jimamin mutuwar Khalil,Hajiya Khalil ma tazo gaisuwa tana ta jimami. Washagari aka ɗaura auran Zainab da Khalid,Saudat da Khalil,ba ai wani shagali ba,kasancewar anyi musu babban rashi ɗaura aure kawai akai da yamma aka kai amare gidan mazajen su. Khadija ko tana gidan su Khalil tana amsan gaisuwa,Momy hawan jini mai tsanani ya shige ta lokaci ɗaya,yayinda Hajiya Murja kamar zata zauce,Khadija ko abinci bata iya ci ga shayarwa lokaci ɗaya ta faɗa ta rame,sai da aka share zaman makoki kafin ta koma gida,tunda ta koma take zazzaɓi itama,saida aka kaita asbiti ta amshe magunguna da alluarai. Dady da Momy gaba ɗaya sai da aka rinƙa haɗa musu da addu'o'i kafin suka fara warwarewa ,mutuwar Khalil ya taɓa su sosai. Khadija duk ta faɗa ta rame sabida tunanin yanzun kuma wazata aura,wa zai sota kamar Khalil,ita tama fasa auran zata girma da ɗanta ta raine shi,tunda bata da wani idda akanta sabida bata tare ba. "Aa Kamal ne yau a gidan namu?. "Eh wallahi Ummah" ya faɗa yana shigowa shida wani malami. "Bissimillah ku kuzauna". Faɗan Ummah da take sama Abul riga. Zama sukai suka gaisa a mutunce,tasa aka kawo musu ruwa suka sha,tabashi Abul. Ya amsa yana masa wasa yaron sai dariya yake mai. "Yasu Hajiya Kamal? Yace,"Ummah tana lafiya,nazo akan wata magana ce game da Khadija". Tou ina jinka,cike da mamaki Ummah tayi maganan don bata taɓa jin yayi maganan Khadija ba tunda aka ja masa layi. "Ummah har yanzun Khadija matata ce bata saku ba sabida ba acikin hayacina na saketa ba,kuma nai mata duk abinda da na mata ba,Ummah dan Allah kisa baki ta dawo gareni duk abinda ya faru bazai ƙara faruwa ba",Cikin maraicewar murya yai maganan. "Da bada hayyacin ka bane yanzun ko ai kadawo hayyacin ka Kamal wallahi tallahi sai ka sake ni in kaine autan maza na barka,har abada kamar yanda nabar nonon uwata". Faɗan Khadija da take dianing table tana zaune tana danna waya ko da suka shigo basu kula da ita ba. Da mamaki Kamal yake kallonta,itama shi take kallo tana watsa masa mugun kallo. "Bata damu da kallon mamakin da yake mata ba taci gaba dacewa na tsane ka Kamal dakai gwamma baƙin kare ya zama dole ka rabu dani tunda ba tare aka haife muba". "Ke Khadija lafiya kike masifa haka?,turus yayi da ya haɗa ido da Kamal. Faɗan Khalil da shigowan sa kenan yana gyara karin hulan dake riƙe a hannun sa. Taɓa baki tayi tace," wannan marakunyar banzan ne Khalil,yazo wai da auren shi haryanzun akaina shida wani ustaz mai gemun bunsuru,wallahi ka faɗa mai sai ya sakeni". "Ke Khadija miye kike yi haka ban san ki da haka ba abi komi a hankali,kar in ƙara jin bakin ki anan". Faɗan Umma da sai yanzun ta samu daman yin magana. Shiru tayi tana turo baki,da niyar komai zai faru yau Kamal bai barin gidanan sai ya bata takaddan ta. "Ummah wallahi ba mai mata dole,in kuma ɗan shi yake bibiye ku haɗo mai kayan shi ya tafi mun bar mai abinshi". "Kai mai yasa Khalil in kana magana baka lissafi ne zafin zuciya yayi maka yawa kai ma Allah ka bar zafin zuciya abinda hankali bai bada ba rashin sa bazai bada ba". Faɗan Khalil da shima shigowar su kenan a Zainab a bayan shi. "Wallahi Brother ka faɗa masa ya sakeni banso bazanyi ba dashi gwamma baƙin jaki". "Wai ke bazaki ma mutane shiru bane?. Kamal tunda suka fara magana yayi shiru yana sauraran kalaman Khadija da suka fi garwashi zafi a zuciyar shi. Miƙewa yayi a kwantar da Abul ya juya yace ma wanda suke tare su tafi,shima miƙewa yayi yabi bayan Kamal. Miƙewa Khadija tayi ta rufe mai baya tace,"kai wani irin maye ne kasake ni ban ƙaunar ka". Ko sauraranta baiyi ba ya fice. Khalil ma goyan bayan Khadija yayi ta inda yake shiga batanan yake fita ba Umma da Khalid shiru sukayi musu. Kamal kai tsaye gidan su ya nufa yasamu Hajiya yace mata tazo suje unguwa,batai tunanin komi ba tasa maya fi ta bishi,kai tsaye taga sunzo gidan su Khadija ,da mamaki take kallon shi,bade tayi masa magana ba,har suka shiga,duk suna zaune a falo suna kallo suka shiga. Cike da murna Khadija ta miƙe ta rungume Hajiya ,bayan ta zauna Khadija ta shiga kitchen ta kawo mata ruwa da snaks kafin tazo suka gaisa,bayan Khalil da Khalid da Zainab sun gaisheta. Kamal na rakuɓe daga jikin ƙofa ,ko kallo bai ishe Khadija ba. "Hajiya dan Allah ki roƙeta tayi haƙuri". "In roƙeta mai wa zan roƙa?. Hajiya ta tambaya cike da mamaki. Khadija jitayi gabanta ya faɗi,sam bazata iya musunta ma Hajiya ba,bazata iya cewa bata son ɗanta a gabanta ba. "Hajiya Khadija", yai maganan a taƙaice. "Wai kai Kamal bance ka saketa ba,kabar maganan nan ,dama shiyasa ka ɗauko ni kakawo ni,wallahi ranka zai ɓaci",faɗan Hajiya da ranta lokaci ɗaya ya ɓaci. Murmushi Ummah tayi tace," Hajiya baza ayi haka ba da Kamal da Khadija duk ɗaya ne awajan mu ,kubamu lokaci zamuyi shawara". Hajiya taji daɗi maganan a zuciyar ta a zahiri ko ta nuna sam baza ayi haka ba,Ummah ta gwada mata in aure bai ƙare ba fa ya zasuyi,sun jima suna hira daga baya suka tafi. Bayan fitan su Khalil da Khadija sukai tsalle suka dire suka wallahi sai Kamal ya saki Khadija,Ummah tace suje suyi tunani,Khalil yace tunanin kenan. Tundaga ranan kusan kullum Kamal sai yazo,Khadija ko tana ganin zuwa shi take zuwa ta tasa shi gaba da baƙaƙen magana,wani lokaci yai kuka wani lokaci ya daure ma zuciyar shi ya tafi,Ummah tayi juyin duniya taƙiya ta bi zugan Khalil,duk abinda sukeyi Abba bai san maganan ba.,Hajiya tazo harta gaji tana roƙon Khadija don Kamal yabi ya fita hayyacin sa. Fatima da haushin Kamal takeji amma yanzun tausayi yake bata sabida mugun wulaƙancin da yake gani wajan Khadija. Ta sameta tayi mata magana,ta nemi dukanta yasa ta je ta samu Abba,take Abba ya kira Kamal ya kirata yace ta shirya ayau tabar masa gidan sa bazata kwana ba,aiko Khadija harda suma Khalil kamar ya haɗiye zuciya don baƙin ciki,Ummah dai cewa tayi Allah yasa haka shine alkhairi,Abba ko cewa yayi ko gawanta ne sai an maida shi gidab Kamal. Da ƙyar Kamal ya roƙi Abba yabari nan da sati ɗaya yai gyare gyare Abba ya yarda,Kamal da farin ciki da murna ya koma gida ya sanar da Hajiya. Khadija ko yanda taga dare haka taga rana kuka kawai take baci ba sha,Khalil kawai ke lallashinta. Da zazzaɓi mai zafi ta kwana,Khalil yakai ta asbiti,tunanin masoyinta Khalil yadawo mata da bai mutu ba da yanzun ba wanda ya isa ya maida ta gidan Kamal. Maryam jiki yayi ƙamari ta rame ta jeme kamar tsunma,ɓangare guda tsutsotsi sun fara fita ta duguran ta,Alhaji Bala zuwa wajan wani mai magani yayi dakan shi yakaita,nan mutumin yayi duba ya faɗa masa abinda ke faruwa,tundaga wajan yace da ita da uwarta karsu koma masa gida ya dan ƙara mata saki uku,kuka kawai Mom keyi,da ƴan canjin jakan ta ta tattara suka hau napep zuwa gidan su Hajiya Talatu,anan ma Matar yayanta tace wallahi ba a gidan ba,da ƙyar aka roƙeta tabar su a zaure. Koda Alhaji yakoma gida Hajiya Rabi ta tambaye shi ina suke ya kwashe ya faɗa mata,tace sam baza ayi haka ba,yace wallahi itama ta ƙara magana ta tafi gidan su dole taja baki tayi shiru. Su Hajiya Talatu haka akai kwanann wahala kan buhu ga sauro da ƙwari,ko kofi Naja ta hana su taɓa nata,washagari ta kira Fatima ta faɗa mata halin fa suke ciki. Zuwa tayi ta rinƙa faɗa,kafin tace ma kawunta yasamo musu gida ta saya musu,haka ko akayi a maƙwaftan su yasamo gida mai ɗaki biyu da bayi ginin ƙasa Fatima ta saya musu,tasayo musu kayan amfani,dakanta taje gidan su ta roƙe Dady su ta kwaso musu kayan sawan su. Rayuwa kenan Momy mai gudun talauci gashi ya dawo mata da tsufarta,tayi laushi tayi nadama lokaci guda,rayuwa tayi mata ƙunci sosai kowa gudun su yake ga kuɗin su duk sun ƙare abin bokaye. Bayan sati ɗaya da Kamal ya ɗaukawa Abba,yaturo motoci aka ɗau Khadija da har yau zazzaɓi takeyi duk ta rame sai kuka takeyi,amma Abba baisa yaji tausayinta ba,har ta fara tunani ko Abba yadena sonta ne kamar da. Tunda aka kawo Khadija Kamal bai isheta kallo ba,inuwa ɗaya basa zama kamar annabi da kafuri. Shiko Kamal ko inuwanta yagani farin ciki yakeyi,bai damu da rashin girkinta ko mai magana ba,tunda yanaganin ta kuma ga ɗan shi alhamdulillah. Da matsanan cin ciwon ciki ya tashi da ƙyar ya rarrafo ya fito falo yana ta kwara amai,kallo ɗaya tayi masa ta kauda kai,yanayin yanda numfashin shi ke fita kamar ransa zai fice ne yabata tsoro,aje Abul tayi ta zo ta ɗago shi hankalin ta lokaci guda ya tashi ,ruwan zafi ta je kitchen ta ɗauko ta ɗagashi ta bashi a baki,yana sha yana sauke ajiyar zuciya sai da taga yasha mai yawa kafin ta kwantar dashi ta miƙe ta shiga ɗaki ta kira Khalid aiko bai jima ba sai gashi da kayan aiki,bincike yamai yagano maike damun sa ya mai allura da magun guna,ya rinƙa mata faɗa bata bashi abinci inya mutu a sanadin ta alhaki nakanta,jikinta duk yai sanyi,ya bata wani magani yace tasha da dare in zata kwanta na ciwon jikine in aiki na bata wiya ne tace tou. Da dare ko tasha magani taje duba Kamal dake kwance ɗakin sata zauna tana ba Abul nono tana jiran 11 tayi ta kwanta,bayan awa ɗaya taji namiji kawai take buƙata,ƙoƙarin tashi take taji mararta ta ƙulle,kwantawa tayi tana shafa maran ta tana ya mutsa fuska,Kamal na kallonta bai ce da ita komi ba don zaman kurame sukeyi. Fara tura hannu tayi cikin pant,Kamal ya kalleta yace subhanallah maike damunki,kasa magana tayi saide nuna masa maranta da takeyi. Sa hannu yayi ya shafa mata tawani lumshe ido da sauke ajiyat zuciya da ganin yanda tayi ya tabbatar mai da abinda takeso,dama shima a buƙace yake take suka kashe bossssss a wannan daran. Tundaga ranan Khadija da tasha maganin Khalid saita nemi mijinta,ta kuma kasa gane abinda ke jawo mata haka,shiko a daɗin Kamal,tunda ganan suka gyara zaman su suka nemi yafiyan juna zaman lafiya sukeyi kamar zasu lashe juna ɓangare guda kuma Abul sai girma yake yana ƙara wayo. Zainab ananan da tulelen ciki haihuwa ko yau ko gobe,Saudat ce dai har yanzun shiru. Maryam jiki yayi tsanani kashi nan fitsari nan,tun Momynta na haƙurin gyarata harta gaji itama inta fita tun safe sai dare take dawowa,ta kamata da bugu tana zagi kafin ta gyarata,tabata abinci. Haka rayuwa taci gaba da tafiya zomu zauna zomu saɓa,ko tsakanin halshe da haƙori ana saɓawa balle mata da miji. "Yanzun na shigo kenan zan fara gyaran kashin ƴar iskan nan". Faɗan Mom da yanzun shigowar ta,shiga ɗakin tayi taji ko numfashin Maryam bata ji taɓa ta tayi tajita a sandare ta kurma ihu da ya jawo hankalin maƙwafta,suka shigo sukaga Maryam ta jima da mutuwa dan harta sanƙare. Mom sai kuka take tana fisge fisge,wasu na bata haƙuri wasu na mata jimami a zuciyar su ko suna faɗin ƙarshen kwaɗayi kenan mutuwar wulaƙanci. Rasa wanda zai gyarata har safe akayi sabida wari da ƙyar wata dattijuwa tai mata wanka mutane ƙalilan suka sallace ta suka kaita maƙabarta,duk yawancin su mashaya ne,a wulaƙance aka kaita kabari. Momy ko taci kuka ta kira Alhaji bala cewa kawai yayi Allah ya ƙara nauyin ƙasa ya kashe waya,Mama Rabi tazo da ita da ƴaƴanta sun tausaya ma Mom yanda ta koma,sun mafa alhairi sosai sai basu haƙuri take daneman gafarar su. Bayan shekara shiddab,Khadija ta ƙara haihuwan ƴan biyu mata,Zainab da Zabba'u yayinda Zainab ta haife Hauwa'u ,Saudat yanzun take da ciki Fatima ma tayi aure a kano,arzikin Kamal sai ƙara haɓɓaka yake Abul an fara zuwa school boko da islamiya,Khadija ta ƙara girma ta zama babban mace. Tafe suke a cikin motor zasuje gidan Hajiya ,dai-dai gidan mai suka ga dandazon almajirai ,suka tsaya don basu sadaka,acikin almajiran ne Khadija ta ƙura ma ɗaya ido can tace,"Momy kamar Momyn Maryam". A razane matar da take kamar mahaukaciya take kallon Khadija. Honey ta ya wannan zata zama Maman Maryam?. Faɗan Kamal. "Wallahi Aynulhayat itace kalleta dakyau". Shima ita yake kallo. Ɗan tsaki yaja yace,"Allah ya ƙara alhakin mutane yafara bibiyarku haka kika dawo bara kamar almajira". "Kai Aynulhayat wannan wani irin cin fuska ne?,ta faɗa a shagwaɓe. Momy ko ƙoƙarin juyawa take ,Khadija tace," Momy ina Maryam?,miyayi zafi kika dawo wannan rayuwar?. Ina ruwan ki Kamal ya faɗa rai ɓace,jan motor shi yayi da gudu yabar wajan. Ganin yanda ya haɗe rai yasa ta fasa masa magiya akan su tsaya. Momy ko kukan dana sani ta fashe dashi mai cike da tarin na daman rayuwa. Har suka je gida Hajiya suka dawo yana kumbura,saida ta buɗe mai ƙafa da dare akan gado kafin ya sakko,kafin da safe tamai maganan Mom,da ƙyar ta shawo kansa ya amince sukaje suka neme ta suka temake ta,bayan sunji labarin bayan rabuwa sun tausaya mata,canja mata gida sukayi mai shago suka zuba mata kaya ta dena fita bara,sai albarka take shi masu. Dr Hadi ko ya kamu da cutar ƙanjamau akan biye biyen mata da yakeyi kamar bunsuru,daga ƙarshe ankore shi a aiki. Alhaji Labaran ya haɗu da ajalinsa ta hanyar ɗaukan mai aljanu yabama dodon tsafi ,aljanunta suka fi ƙarfinshi suka kashe shi ta hanyar hatsarin motor da naman shi ta daddage. Bayan wasu kwanki "Kije kiyi musu addu'a kizo mu kwanta a buƙace ne". Faɗan Kamal da yake danna waya ok kawai tace ta ɗauke ƴanbiyu ta kaisu ɗakin su ta kwantar dasu tai musu addu'a ta fito ya wai sureta ya nufi bedroom ɗinshi da ita akan gadon shi yamata masauki. Sha-sh-shafa jikin shi tafara musam-man breast d'in shi. Shiko wani dad'i yake ji, ahankali hannunta suka dawo kan wandon shi ciro abin shi tayi ta fara sha-sh-shafa ta da hannunta musam-man kaciyar sa,wata nauyay-yan ajiyar zuciya ya sauke, kai bakin ta tayi kan kaciyar ta fara tso-tsa.,adaranan su raya shi cikin so a ƙaunar juna. ƘARSHE. *SUBUHANAKALLAHUMMA WA BI HAMDIK ASH HADU ALLAH ILAH HA ILLALLAH W ASHAHADU ANNA MUHAMMADAN ABDUHU WA RASULUHU,ALLAH KA YAFE MIN KUSKUREN DA NAYI ACIKI,ALLAH YASA MASOYANA SU AMFANA DA ABIDA NA RUBUTA NA DAI DAI WANDA BA DAI DAI BA ALLAH YASA SU ZUBA SHI A BOLA* _INA ƘAUNAR KU MASOYANA DA KUKA BANI ƘWARIN GUYWA TUNDAGA FARKON RUBUTNAN HAR ƘARSHEN SHI,ALLAH YABAR ZUMUNCI_