TSAKANINMU Story and written by: Nana meerah Tauraruwar royal star✨ 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* *Haɗaka palace* *kungiyar masu posting ce ba marubuta ba* 🅿️. ONE.. *KANO STATE Gama shirya warta kenan ta buɗe ƙofa ta shigo, kallonta ta yi ta ce " haba samha wannan wane irin wulaƙanci ne ace tun ɗazu common wanka da saka kaya amma kinfi awa guda kuma kinsan driver na jiranmu awaje wannan bai kamata ba " wacce aka kira da Samha ta juyo sai a sannan na ƙare mata kallo fara ce tas kuma asalin kyakyawa dan tafi kamada half-case ɗin nan cikin ƙasa da murya na rashin son hayaniya ta ce " meyasa kika fiye ƙorafi Saima?, kina gani fa banda wankan babu abinda nayi amma kinzo kina mana shouting aka " tsayawa Saima ta yi tana kallon zallar rainin hankalin biyunin tata, tsabar baƙinciki yasa tayi waje ba tareda ta ce mata komai ba. Ganin ta fita yasa ta ɗauko veil ɗin abayar jikinta ta yafa, tayi kyau sosai musamman yanda black abayar ta karɓi white skin ɗinta ta ɗauka hand bag sannan ta ɗauki wayarta ƙirar iphone 13pro max tayi waje, tsaye ta samesu ta tsuguna ƙasa ta ce " good morning Dad, good morning Mom " murmushi Wanda aka kira da Daddyn ya yi sannan ya ce " Samha meyasa kuke makara makaranta kuma ke ce kike jawowa " cikeda ladabi ta ce " wallahi Daddy ina iya bakin ƙoƙarina wajen ganin na shirya da wuri kawai saboda ita Saima ta nada gaggawa yasa ake ganin bana saurin " miƙewa ya yi ya ce " adinga ƙoƙari ana tafi da wuri kinji, tashi ku tafi " sai a sannan ta miƙe ta ce " Mom sai mun dawo" murmushi Mom ɗin ta yi ta ce " Allah ya tsare my Twins please ku kiyaye mutuncinku kunji " toh suka ce duka sanann sukai waje don tafiya makarantar......... *Su wanene Saima da Samha?* Alhaji Ahmad wanda ya kasance shine mahaifinsu sai kuma mahaifiyarsu wato Doctor Maryam ta kasance professer kuma likita dan tana da asibiti mai zaman kansa, mijinta Alhaji Ahmad ya kasance ɗan ƙasar Etopia ne wanda kasuwanci ne ya dawo dashi ƙasar Nigeria kuma cikakken ɗan boko ne a gefe guda, sunɗauki shekaru a ƙalla goma da aure kafin Allah yasa su sami ƴaƴansu wato Fatima wacce suke kira da Samha sai kuma Zainab wacce suke cewa Saima kasancewar su kaɗai iyayensu suka mallaka kuma ga tarin dukiya yasa duk abinda suke so arayuwa suke samu sai dai idan ya saɓawa Addinin musulunci, bazasu wuce shekaru sha bakwai ba suna level one a jami'ar bayero inda Samha take karantar pharmacy ita kuma Saima computer science. Kasan cewar sun ban-banta a fanni karatu yasa dasun shiga makaranta suke rabuwa sai kuma antashi kamarsu ɗaya dan irin identical Twins ɗin nanne abu ɗaya ne ya rabasu ita Samha fara ce ita kuma Saima chocolate colour ce wannan shine abinda ya rabasu dan hatta sutura iri ɗaya suke sawa, akwai shaƙuwa sosai Tsakaninsu wani lokacin idan suna abu Mommy takance" wannan abun naku wata rana baza kuyi ba saboda aure dole sai ya rabaku " dariya suke suce atare " ai Mommy babu wanda zai shiga *TSAKANINMU* sai mutuwa dan ko aure zamuyi to Twins irinmu zamu aura " sai tayi murmushi ta ce " Allah yasa"....... *Wannan kenan* Suna shiga makarantar bayan driver ya yi parking suka fito atare daidai lokacin motar ƙawar Saima Aleeya ta shigo bayan tafito ta zo ta rungume ƙawar tata cikeda jindaɗin ganin juna kallo kawai Samha ta bisu dashi sannan tayi gaba cikin rashin jindaɗi Aleeya ta ce " wai Saima meyasa Samha batason kula kowa?, bakiga yanda ake munafurcinta ba" kama hannunta Saima tayi suna tafiya sannan ta ce" wallahi bansani ba ni kai wani lokacin *TSAKANINMU* da juna sai kallo ko agida haka take batada yawan magana " ajiyar zuciya Aleeya ta sauke sannan ta ce "ai kuwa kudinga bata shawara ta daina, gashi ko maza bata kulawa kamar ba maceba wasu cewa suke wai ƴar wulaƙanci ce " ɗaga kafaɗa Saima tayi alamar bai dametaba ta ce " tai tayi ni babu ruwana" dariya Aleeya ta yi ta ce " aikuwa kice da ruwa " shiru sukayi saboda ƙofar class ɗinsu da suka zo..... Sosai take sauri saboda tasan halin lecturer'n su ai kuwa ilai ta zuwa ta tarar ya shiga, da sallama tashiga ajin a ɗan tsoroce cikin kakkausar murya ya ce " keee! Get out " juyowa ta yi ta kalleshi ta ce " sir please sorry" cikin faɗa ya ce " sorry For your self, get out!!! " da sauri ta yi waje saboda ba ƙaramin ƙona mata rai ya yi ba. Haka ta dinga zama har aka fito break sannan wata ƙawarta wacce suke mutunci tazo gurinta ta zauna budurwa mai suna Aysha ta ce " Samha meyasa kike makara wai?, duk randa lecturer'n nan zai shigo bakya zuwa da huri kuma kinsan hakan zai jawo miki matsala " kallonta Samha ta yi kamar bazatai magana ba sai kuma ta ce " isn't my fault kawai ya tsaneni ne yasa yake yimin haka amma ai bakowa yake cewa ya fita ba kina gani bayan ya koreni wata tashiga kuma ya barta " cikin damuwa Aysha ta ce " nasani amma kidinga ƙoƙari duk ran lecture sa kina zuwa da wuri " murmushi ta yi har saida beauty point ɗinta suka loma sannan ta ce " thank for caring In sha Allah zan dunga zuwa before yazo " murmushi itama ta yi ta ce " yawwa ko kefa, tashi muje muci abinci " ok ta ce sannan suka tafi....... Inda tayi parking motarta suka zo da mamaki Samha ta ce " A'a ba abinci zamuje siyaba ?" murmushi Aysha ta yi ta buɗe motarta ta ɗauko wani kwondo sannan ta ce " banason abincin makaranta shiyasa yau na dafo mana agida kizo muje mu zauna muci " murmushi ta yi ta ce " ok amma sannunki har kikai girki kika tawo kuma kika zo da wuri tab" dariya Aysha tayi ta ce " toh aka ce miki kowa irinki ne rago me zama bacci " kwaɓe fuska tayi ta ce " zan mara ne" dariya ta yi sannan sukai gaba dan samun inda zasu ci abincin........ Ɓangaren Saima kuwa zaune suke sunata hira da ƴan click ɗinta saboda ita friendful ce ba kamar Samha ba wani namiji mai suna Khaleepa ya ce " wai Saima ina yayarki Samha kwana biyu batazo wajenki ba?" harara ta galla mai sannan ta ce " wace yayar tawa?, wallahi sai na maka rashin mutunci ka sake cewa Samha yata banda iskanci yaushe ta zama yar tawa?" sheƙewa sukai da dariya gaba ɗayansu sannan Khaleepa ya ce " ai kowa yasan yarki ce saboda saida ta fito daga ciki sannan kika fito kinga kuwa yayarki ce ni wallahi Saima ina sonta kuma zan aureta please kimin campaing " kallonsa ta yi irin kayi haukan nan sannan ta ce " game fili ga mai doki kaje da kanka wajenta ɗan rainin hankali " murmushi ya yi ya ce " wallahi Saima da gaske nake inason Samha dan Allah " tashi tayi tsam ta ce " lallaima!! To bari kaji idan ba Twins ba babu wanda zamu aura saboda bazamu auri waƴanda zasu rabamu ba " zai ƙara magana ta ɗaga mai hannu ta ce " please karka ɓatamin rai zan maka rashin mutunci wallahi " ganin yanda ta fusata yasa ya ce " Allah ya baki haƙuri sarkin zuciya " bata tsaya saurarenshi ba ta ɗau jakarta ta bar wajen rai ɓace...... Sai kusan magrib sannan suka dawo gida, suna shiga ko wacce tayi ɗakinta kasancewar parlour suka haɗa amma bedroom ɗin kowa daban. Bayan sunyi sallah suka zauna karatun al-qur'ani sakamakon sabon da sukai na duk bayan sallar asuba da magrib sai sun karanta al-qur'ani..... Banda ƙarar cokula babu abinda ke tashi a dinning area ɗin Daddy ne ya kallasu ya ce " when zakuyi exams? " Next month suka faɗa, a nutse ya ce " ok idan kun gama zamuje Etopia saboda granny ɗinku ta matsamin " murmushi sukai sannan suka cigaba da cin abincinsu kusan two minutes sai kuma Saima ta ce " Dad" uhmm"ya amsa cikin shagwaba ta ce " Dad please abarmu mu dinga zuwa makaranta da kanmu ba sai driver ya kaimu ba wallahi kowa da kanshi yake zuwa " murmushi ya yi saikuma ya girgiza kai ya ce " zan baku mota amma not now " cikin ladabi ta ce "ok Dad " murmushi ya yi ya ce "good girl " kallonta Samha ta yi sai kuma ta fashe da dariya tana mata gwalo, wata uwar harara ta galla mata sai kuma ta ce " Dad ka ganta ko" kallon Samha ya yi ya ce " gidanku kina mata gwalo " kwaɓe fuska ta yi ta ce " Daddy ƙarya take fa " harararta Mommy ta yi ta ce " ina kallo kikai mata gwalo shine zakice ba kiyi ba " turo baki tayi sannan ta miƙe tayi ɗaki, kallo suka bita dashi Mommy ta ce " Allah ya yaye miki abinda ke damunki Samha " Ameen suka amsa gabaɗaya... *NEXT DAY* Yau kam da sassafe ta tashi bayan ta gama shiryawa ta shiga ɗakin Saima dan tashinta, zaune ta sameta tana waya sai bayan ta idar sannan Samha ta ce " ke dawa kike waya?" murmushi ta yi ta ce " my boyfriend kuma wanda zan aura kuma kema inason ki auri ɗan uwansa kamar mu suke please Samha " tashi ta yi ta ce "ina jiranki awaje " kallo ta bita dashi sannan ta ce " twinny kenan In sha Allah sai na sauya miki wannan dabi'ar taki kuma zaki auri mubarak " daga nan ta tashi ta ɗauki wayarta tayi waje........ Comments,like, and share. Written by: *Nanameera* Meera love's yhu💖💖💖💖 [1/31, 10:21] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 💖💖TSAKANINMU💖💖 Story and written by: *Nanameera* .....Tauraruwar royal star✨ *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* *Bismillahi-rahmani-raheem* 🅿️....TWO. Jakarta ta ɗauka ta fito bata sameta a parlour'n ba babu kowa sai wata maid ta kalleta ta ce " Talatu ina mommy? da Daddy" cikin girmamawa ta ce " hajiya tunda safe kusan ƙarfe shidda suka fita ita kuma ƴar uwarki yanzu tafita " ok ta ce sannan tayi waje..... Bayan sunshiga mota sunyi nisa Saima ta ce " wai dan Allah Samha mece ce matsalarki?, wallahi Mubarak bashida matsala baki ganshi ba handsome guy kuma milloniere babansu fa shine ministan man fetur please Samha kiyi accepting soyyyar shi kuma wallahi yana sonki kinga su ba Twins bane kamarmu amma kamar Twins suke gidansu ɗaya suka gina zasu zauna please Samha " wani kallo Samha tayi mata sannan ta ce " Saima na hanaki ki auri wanda kike so?, who stop you?, kije ki aureshi Allah ya bada zaman lafiya ki rabu dani please " da mamaki ta ce " haba Samha dan Allah ki daina faɗin haka karki manta alƙawarin da mukai a *TSAKANINMU* dan Allah Samha ki amince kinji kodan farin cikina " girgiza kai ta yi ta ce " Saima ke ya kamata ki tuna alƙawarin da mukai na zamu kasance atare kuma zamu zama masu ɗaukan shawarar ɗayanmu, idan haka ne to ke zan faɗawa kiyi haƙuri Saima ki rabu da Yazeed saboda ni " shuru Saima ta yi nawasu daƙiƙu sannan ta ce " faɗamin meya sa bazaki amince ba ?" murmushi takaici Samha ta yi ta ce "Saima please and please karki sake yimin wannan maganar kawai nace banaso fine just leave karka fara ɓatamin rai " kallon-kallo suka shiga yiwa juna kowanne da abinda yake saƙawa acikin ransa har suka ƙarasa makarantar.... Yaukam tana shiga ta zauna kusada Aysha murmushi Aysha ta yi ta ce " morning " murmushin ta mayar mata sannan ta ce " morning sweetheart how are you ?" " fine yau kinzo da wuri " dariya ta yi ta ce " wallahi kam yau nasha wahala tun asuba nake shiri " yawwa ai gwara haka da makarar, kinga yau komai masifarsa ai dole ya kyaleki " murmushi ta yi ta ce " Allah yakyauta ni bansan mena yi masa ba yabi ya tsaneni " shiyasani Aysha ta faɗa .... Tunda ta shiga ajin bata kula kowaba kamar yanda tasaba duk sunyi mamaki saida aka fito break sannan Aleeya ta jata wani waje suka zauna ta ce "Saima yau me akai miki naganki so silent ?" ranta aɓace ta ce " badole raina ya ɓaci ba Samha kwata-kwata bata ganewa " to me tayi miki ? Cikin jin haushi ta ce " wai mubarak ɗan uwan Yazeed ya ce yana sonta amma taƙi yarda ni bansan yanda zanyiba saboda Samha taurin kai gareta ko zaka kasheta idan bataga damaba ba zataiba " cikin damuwa Aleeya ta ce " to yanzu mene abunyi ?" ajiyar Zuciya ta sauke ta ce " kawai saidai na haƙura da Yazeed saboda bazan iya aure na barta ba mun riga munyi alƙawari a *TSAKANINMU*" da mamaki Aleeya ta ce "what!!, amma dai Saima bakida hankali akan bata yarda ba kema zaki haƙura a wannan lokacin da mazan aure ke wahala " cikin sanyin murya ta ce " yanzu ya kike so nayi idan na haƙura sanda duk ta shirya muyi aure sai muyi " tsaki Aleeya ta yi ta ce " lallaima tab, to wallahi tun wuri ki farka daga wannan mafarki dan babu inda zai kaiki sai danasani " "to yanzu ke mene ne shawararki ?" murmushi ta yi ta ce " ki samu kije ki faɗawa Daddynku ke kinsami mijin aure idan yaji haka itama zai mata magana kinga dole zata tsaida wani sai ki kawo maganar Mubarak kinga dole ta yarda ta aureshi " dariya tayi suka tafa sannan ta ce " thank you shiyasa nake sonki amma bari zanyi sai mungama exams sai nayi masa magana sanda zamu Ethopia, yanzu tashi muje dan Yazeed ya ce min zasu zo " ok ta ce sannan sukai gaba...... Wani restaurant da babu nisa da makaranta suka je, zaune suke su biyu kamar Twins sunada kyau daidai misali sunsha ƙananun kaya bazaka cemusu baƙaƙeba dan daɗan haskensu kuma da murjewar jiki ta ƴaƴa ajebo. Zama sukai kusada su Yazeed ya ce " welcome beb " murmushi ta yi ta ce " thank you " kallonta mubarak ya yi ya ce " Saima ya alƙawarina ?" numfasawa ta yi ta ce " i'm sorry Mubarak wallahi bata yarda ba kwata-kwata batada interest akan soyayya infact " kallonta ya yi ya ce " shikenan dan Allah kibani dama nazo gidanku nasan dole zata fito sai muzo da Mubarak " murmushi ta yi ta ce " karka damu ina maka fighting amma zuwa gidanmu ku bari sai mungama exams tukunna " cikeda jindaɗi ya ce " ok thank you Saima " dariya ta yi ta ce " never mind ai munzama ɗaya " dariya sukai duka sannan suka cigaba da cin abincin..... Bayan sungama jarrabawarsu ta second semister wata asabar suna zaune Saima ta ce " yanzu Samha bazaki sauya ra'ayinki ba?, please ko saboda ni wallahi inason Yazeed sosai kuma bazan iya aure na barki ba, kin san ina faɗawa Daddy cewa zaiyi su fito ayi magana " murmushi Samha ta yi ta ce " please Saima kiyi aurenki ni zan fadawa Daddy amma ki rabu dani dan Allah dan Annabi wallahi bazan aureshi ba ko me zakiyi " kuka Saima ta fashe dashi sannan ta ce " shikenan Samha babu komai kije kiyi rayuwarki yanda kika shiryawa kanki In sha Allah bazan sake yimiki magana ba kuma zan auri Yazeed " miƙewa ta yi cikin faɗa ta ce " ina ruwana yanzuma kije a ɗaura muku aure ko kuma ya ɗaukeki babu auren nace bazan aureshi ba kuma babu abinda kika isa kimin akan haka " tana gama faɗin hakan tayi waje ta bar ɗakin.... Ranta a ɓace ta shiga ɗakinta ta zauna gefen gado tana tunani, lokaci ɗaya ta fashe da kuka ko me ta tuna ?..... Da daddare suna zaune suna cin abinci kamar kullum duk sunyi so silent Mommy ta ce " wai meyake damunku tunda safe ina kula da motsinku ?" murmushi Samha ta yi ta ce " wallahi babu komai, Daddy yaushe zamu tafi Ethopia ɗin ?" kallonta ya yi ya ce " in sha Allah ranar friday saboda haka ku shirya " ok ta ce, Mommy ta ce " Samha ni zaki yiwa ƙarya?, tabbas akwai abinda yake faruwa a tsakaninku ku faɗan gaskiya " dariya Samha ta yi ta ce " haba Mommy kinsan idan wani abun ne ai zamu faɗa wallahi babu komai da.......katseta Saima ta yi ta ce " ba wani nan wallahi ƙarya take Mommy kuma saina faɗi abinda yake faruwa " kallonsu iyayen sukai da mamaki saboda tunda suke In kacire wasa basu taɓa faɗaba, Daddy yace " Saima faɗamin what's wrong " cikin sanyin murya ta ce " Daddy dama Samha ce wai saboda nace mata wani ya ce yana sonta kuma aurenta zaiyi shikenan ta daina kulani " da mamaki Mommy ta ce " kamarya ya ce yanasonta meyasa ya faɗa miki bai sameta ya faɗamata ba ?" ajiyar zuciya ta yi sannan ta ce " ni ya sani shiyasa ya bani saƙo na faɗa mata amma kwata-kwata Samha taƙi saurarata " cikin faɗa Samha ta ce "lier!! wallahi ƙarya take ba saboda yana sona kike haka ba saboda kinaso ki auri ɗan uwansa yasa kike haka kar ace kin karya alƙawarin da mukai *TSAKANINMU* ko anfaɗa miki ban sani bane, kuma ni indai sunana Fatima Ahmad Azaad(Samha) bazan aureshi " cikin hasala itama ta ce " to saime karki aureshi kan ki ki kaiwa ba niba nagaji da lallaɓaki karki yarda ɗin wallahi idan har sunana Zainab Ahmad Azaad(Saima) saina aureshi sai dai ace na karya alƙawarin dake *TSAKANINMU* kuma..... Wata kyakyawar tsawa Daddy ya daka musu hakan yasa sukai shuru kowanne yana huci, cikin faɗa ya ce " mene haka ?, bakuda hankali ne ko me?, akan wannan abun shine zaku yarda ku karya amincin dake tsakaninku?, a wane hadisin akace sai kun auri yan biyu kamarku?, wa yay muku dole?, duk wacce ta sami miji tayi aurenta, dan anhaifeku tare bashine yake nufin zakuyi aure tareba banson tashin hankali " Mommy ce ta ce " mene na ɗaga wa juna hankali, idan Saima kinsami miji ya fito itama sanda duk tasamu nata mijin sai ayi nata auren " kallansu Daddy ya yi ya ce " Saima kina son wanda kika faɗa ɗin ?" ɗago kai ta yi ta na kuka ta ce " Daddy wallahi indai Samha bataso na haƙura Allah yasa hakane mafi alkhairi " cikin faɗa ya ce " i asked you kina sonsa ko A'a bawai Samha ta yarda ko bata yarda ba " "Eh Daddy ina sonsa amma nafi son Samha dashi " tashi ya yi ya ce " kice masa ya turo iyayensa suzo ai magana " da mugun mamaki suka kalleshi duka dan basu ɗauka zai yarda ba cikin rawar murya Samha ta ce "Daddy dan Allah karka aura mata Yazeed kaji Daddy please " murmushi ya yi ya ce " Samha kiyiwa ƴar uwarki addu'ar zaman lafiya amma idan har nayi bincike na tabbatar da tarbiyarsu to zan aura masa Saima " dawowa gabansa ta yi ta riƙe ƙafarshi ta ce " Comments, like and share. Written by: *Nanameera* Meera Love's yhu 💖💖💖💖 [1/31, 10:21] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 💖💖TSAKANINMU💖💖 Story and written by: *Nanameera* .....Tauraruwar royal star✨ *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* *Haɗaka palace* Kungiyar masu posting ce ba marubutaba. 🅿️....THREE... Cikin kuka ta ce " Daddy kasan bazan cutarda Saima ba, kuma bazan so ace ta yi danasani a rayuwarta ba please Daddy abar maganar Yazeed dan Allah " ta ƙarasa faɗa tana sakin kuka mai tsuma zuciya, a fusace Mommy tazo gabanta ta ɗagota zatai magana ta wanketa da mari ji kake tass. Abinda bata taɓai mata a rayuwarta ba kenan sai yau, cikin faɗa ta ce " ke wace irin yarinya ce mai baƙin hali saboda ƴar'uwarki ta sami mijin aure shine kike mata baƙin ciki?, to wallahi koda wasa na sake jin kinyi makamanciyar wannan maganar saina ɓata miki rai fiyeda tunaninki, wawiya kawai " tsabar shock ta kasa magana yau ita ake jifa da irin wannan mugayen kalaman?, goge hawayen fuskarta ta yi sannan ta ce " shikenan Daddy, Mommy, Saima kuyi haƙuri In sha Allah haka bazata sake faruwa ba, Allah ya bada zaman lafiya da zuri'a ɗayyiba mai amfani ku gafarceni idan na ɓata muku rai " numfasawa Daddy ya yi deep down baiji daɗin abinda ya faru ba ya ce " shikenan ya huce karna sake jin antada maganar please idan ba hakaba ranku duka zai ɓaci kar kuce ban faɗa muku ba ku tashi kuban waje " tashi sukai kowacce ta yi ɗakinta tana saƙe-saƙenta, suna shiga ya kalli Mommy ya ce " Maryam karki sake faɗin irin wannan abun ga ƴarki bai daceba " ok yallaɓai ta ce sannan ya ce " Allah ya kyauta " ta ce " Ameen "...... Tunda ta shiga ɗaki take kuka meyasa su Daddy baza su gane mai take nufiba?, meyasa suke tunanin zata yiwa Saima baƙin ciki?, meyasa suka gaza saurararta ?, wannan sune tambayoyin da takewa kanta amma babu mai bata amsa hakan yasa ta tashi ta shiga banɗaki tayi wanka ta shirya ta kwanta... Ɓangaren Saima ma haka ta kasance tunani take meyasa Samha take haka?, me nai mata takemin baƙin ciki bayan da ba halinta bane, duk ta ruɗe tana cikin wannan tunanin Yazeed ya kirata ta ɗaga suka hau hirar soyyaya sai taji ta manta da wata Samha ma.... Tun wannan ranar Samha bata sake yiwa kowa magana ba hasalima ko parlour bata fitowa kullum tana cikin ɗaki ita kaɗai, yau ma kamar kullum tana zaune akai sallama ta ɗaga ido taga Saima ta jingina da ƙofa ta sauke idonta ƙarasowa ta yi ta zaune gefen gadon ta ce " Twinny meyasa kika canza lokaci ɗaya?, meyasa bakison na auri Yazeed?, meyasa kika guji mu'amula da kowa a cikin gidan nan?, why twinny?, why?" kallonta ta yi amma ba tace komai ba hakan yasa ta ce " meyasa kike ignoring magana dani tun waccan ranar, wallahi banjin daɗi " murmushin takaici Samha ta yi sannan ta ce " babu komai kawai naga ya kamata nabaki dama kiyi rayuwarki karna takura miki nai miki baƙin ciki, idan na ɓata miki rai kiyi haƙuri dan Allah Saima Allah ya zaunar dake lafiya a gidan mijinki " kallonta kawai tayi sai kuma ta ce " Daddy ya ce ki shirya anjima zamu tafi " ok ta ce sannan ta tashi ta shiga banɗaki, girgiza kai Saima ta yi sannan ta yi waje..... Fitowa ta yi cikin wata abaya peach colour tayi rolling round face ɗinta ta fito tayi kyau kamar ka ɗauka ka gudu, kallonta Daddy ya yi ya ce " Samha komai za'ayi sai kinsa anmakara ko ?" cikin ladabi ta ce " i'm sorry Dad " murmushi ya yi ya ce " Allah ya shiryeki " sannan ya yi gaba, kowacce tafiyarta take daban saɓaninda da zasu riƙe hannun juna su tafi suna nishaɗi.... Kusan ƙarfe takwas na dare suka sauka a garin Ethopia wasu motocine na alharma sukazo kusan goma murmushi Daddy ya yi sannan ya ƙarasa kusada wata ash ɗin mota, wani kyakyawan matashi ne ya fito daga cikin motar kana ganinsa kaga asalin ajebo irin takeaway ɗin nan cikin ladabi ya sunkuya ya faɗa " welcome uncle ya hanya " murmushi Daddy ya yi ya ce " lafiya lao Haidar ya kuke ?" murmushi ɗauke a fuskarsa ya ce " muna nan klao Alhamdulillah, sweet Mommy ina wuni ya hanya " dariya ta yi sannan ta ce " wato sai yanzu ka tuna dani babu komai nasan Ayaan shine mutumina " shafa kansa ya yi ya ce " i'm sorry sweet mommy ban ƙarawa " ok na yafema" thank you ya faɗa.Kallonsu Daddy ya yi ya ce " baku iya gaisuwa ba ?" Saima ce ta ce " ina wuni " cikin sakin fuska ya ce " lafiya lao Saima ya Nigeria da karatu " ganin ya yi mata magana friendly saɓanin yanda yakewa kowa magana yasa ta washe baki ta ce " wallahi lafiya lao Alhamdulillah, ya Azaad da Mommy'n sa ?" suna nan lao ya amsa mata, kallon Samha Daddy ya yi ganin batada niyyar gaidashi yasa ya ce " Samha banji kin gaida yayanki ba?" kwaɓe fuska ta yi ganin irin kallon da Daddy yake mata yasa ta ce " ina kwana " batareda ya kalleta ba ya ce " lafiya "sannan ya ce " Daddy mu tafi muna ɓata lokaci " ok Daddy ya ce sannan sukai gaba. Da Daddy da Mommy suka shiga mota ɗaya da Haidar da Saima suka shiga wata motar, Samha kuwa wata motar ta shiga daban dukda akwai ragowar waje acikin tasu motar Saima ce ta kalleta shikuwa yanda kasan baisan da ita awajenba haka ya nuna, ahaka suka tafi gidansu...... Duk wasu Family na kusa dana nesa sunzo dan tarbarsu, banda murna babu abinda family ɗin keyi, kakarsu wato Fatima wacce suke kirada Mama ta ce " kuje kuyi wanka ku huta sai kuzo ayi dinner ku kwanta tunda dare ya yi " ok sukace sannan aka kai kowa ɗakinsa, bayan sun shirya kowa da kowa yazauna a babban dinning area ɗin gidan sai hira ake banda Samha wacce tun zamanta batace komai ba abincinma da kyar take ci, lura da hakan yasa Yaseer wato mahaifin Haidar wanda ya kasance wane ga Daddy uwa ɗaya uba ɗaya ya kalli Samha ya ce " ƴar biyu meyasa kikai shiru ko har yanzu baki daina miskilanci ba? " kallonsa ta yi ta sunkuyar da kanta, girgiza kai Mama ta yi ta ce " Ke kam kina fama da wannan jarabar taki yarinya kamar wacce aljanu ke shafa kwata-kwata batason mutane anya kana mata addu'a kuwa Ahmad?" murmushi ya yi ya ce " wallahi Mama munayi saidai gyaran Allah lamarinta " to Allah ya sawwaƙe miki kuwa " turo baki ta yi ta tashi tabar wajen tanason zuwa wajensu amma wannan maganar ta tsana.. Wata kyakyawar macace ta shigo wacce aƙalla bazata wuce shekara 23-24 ɗinnan hannunta riƙeda wani kyakyawan yaro wanda baifi three years ba, da murmushi a fuskanta ta gaisheda su Daddy Saima ta ce " Aunty Zaheera yaushe rabo? Ina Azaad ɗin namu ?" murmushi Zaheera ta yi ta ce " wallahi kam kwana da yawa, kin ganshi" ta faɗa tana miƙa mata shi kallonsa Saima ta yi ta ce " wow kasan yaya wallahi kamarku ɗaya dashi " murmushi Haidar ya yi ya ce " ay har nagaji da wannan maganar to ba dole ɗa ya yi kamada ubansa ba " dariya kowa na ɗakin ya yi sannan suka cigaba da cin abincinsu.. Wajejen ƙarfe biyu na dare jikinta ya fara yimata ciwo tun tana daurewa harta fashe da kuka saboda tsananin azabar da takeji gashi babu kowa a kusada ita haka ta ƙaraci ciwonta har aka fara kiraye-kirayen sallar asuba sannan abun ya lafa mata hakan yasa da kyar ta samu tayi sallah sannan ta kwanta saboda matsanancin baccin da takeji.. Kowa da kowa na gidan ya hallara donyin breakfast Haidar ne ya fito hannunsa riƙe da Azaad za'a kaishi makara nta kallonsa Mama ta yi ta ce " yau naga jaraba kabar yaro ya huta acikin ƴan'uwansa kace sai ya tafi makaranta " murmushi ya yi ya ce " Mama kenan wallahi kin fiye rikici banda abinki ba yanzu zai dawo daga school ɗin nagadai ba yau su uncle ɗin zasu tafi ba " banza tai masa ta cigaba da cin abincinta ya ƙaraso cikin ladabi ya ce " Mami , uncle's, Mommy good morning " murmushi ɗauke a fuskarsu suka amsa masa Saima ta kalleshi ta ce " good morning yaya " murmushi ya yi mata ya ce " how was your night ?" fine ta faɗa, Daddy ne ya kalli Azaad ya ce " babanmu sai makaranta " dariya ɗan ƙaramin yaron ya yi ya ce " granny kacema Abu ya barni anan banason school ɗin please " murmushi Daddy ya yi kana ya ɗorashi akan cinyarshi ya ce " karka damu babu inda zaka muna nan tare anjima muje yawo " dariya ya yi yayiwa Daddy kiss a kumatu sannan ya ce " yawwa granny shiyasa nake sonka please idan zaka koma Naija zan biku " ok Daddy ya ce sannan ya fara bashi abinci, Zaheera ce ta fito tasha wata black ɗin abaya ta gaishesu sannan ta zauna dan yin breakfast. Uncle Yaseer ne ya ce " wai ina Samha ne bata fitoba?" cikin ɓacin rai Mommy ta ce " wallahi lamarin Samha ya isheni i don't know what wrong wiz her kullum cikin ignoring mutane take " Mama ce ta ce " gaskiya yarinyar nan ba lafiya ba " Saima ce ta tashi ta ce " bari naje na dubata " ok suka cemata sannan tai gaba ... Tana shiga ɗakin ta sameta zaune gefen gado ta yi tagumi dan batasan ma tashigo ba, dafata ta yi ta ce " Samha what are you thinking ?" kallonta ta yi ta ce " mefa ?" kizo Daddy na kiranki, ok ta ce sannan ta tashi suka fito... Sanye takeda riga da wando amma ba matstsuba ta tufke gashinta ya sakko har gadon bayanta sukayi sallama suka shigo, kallo kowa ya bita dashi banda Haidar wanda tun tana shigowa ya yi mata kallo ɗaya ƙarasowa ta yi ta ce " good morning everyone " "morning " suma suka amsa mata, wajen Daddy ta ƙarasa ta ce " Daddy gani " kallonta ya yi ganin yanda ta rame ya ce " Samha what wrong with you ?, meyasa bakya zama cikin ƴan'uwanki ?" ƙasa tayi da kanta bata bashi amsaba ganin haka yasa ya ce " zauna " zama ta yi tana kallonsa ya ɗebo abincin ya miƙa mata, babu musu ta buɗe bakinta ya fara feeding ɗinta domin Allah ya sani yana jin Samha sosai acikin zuciyarsa bayaso wani abun ya sameta kokaɗan saida kawai ya basar. Bayan sungama breakfast ɗinne uncle Yaseer ya ce kowa ya shirya zasu fita, kowa yagama fitowa banda ƴan mazan gidan wanda Haidar ne daman kawai yake ƙasar yakuma fita kallon kowa uncle ya yi sannan ya ce "ina Mamana ?" Mami ce ta ce " let me check her " sannan ta koma cikin gidan dan jin meya hanata fitowa. Kwance ta sameta ta ƙarasa ta yaye duvet ɗin jikinta ta ce " daughter meyasa baki shirya ba ?" da kyar ta ce " Mami i'm not feeling fine " taɓa jikinta ta yi ta ce " subhanal-lahi meyasa baki faɗaba har yayanki ya fita ? " bakinta na rawa ta ce " sai yanzu ya kamani " taimaka mata tayi ta tashi sannan ta ce " bari nakira Son ya kaiki asibiti " tafita takirashi bayan ta faɗa masa ya ce asa driver yakawota asibitin. Fitowa tayi da ita da mamaki uncle ya ce " lafiya ?" jawota tayi saboda yanda jikinta ke shivering ta ce " wallahi batajin daɗi amma nakira Aliyu yanzu driver zai kaita asibiti yana can " kallonta ya yi ya ce " sannu Mamana " kasa amsawa ta yi sai kanta data ɗaga masa Daddy ne ya ce " bari muje nakaita asibitin " murmushi Mami ta yi ta ce " no basai kajeba ai Aliyu na gurinta kawai mu mutafi " ok ya ce Saima ta ce da damuwa " Daddy muje na rakata asibitin " girgiza kai ya yi ya ce " no need mutafi kawai " badan ranta yasoba ta haƙura aka sakata amota suka tafi sannan suma suka kama hanya..... A harabar asibitin wanda ya kasance mallakinsa ne sukayi parking ya tura nurses suka kawo masa ita kallonta yayi ganin yanda jikinta ya yi weak yasa ya ce rai ahaɗe kamar bai taɓa dariya ba " meyasa tun ɗazu bakice bakida lafiya ba ?" shuru ta yi masa kusan two yasa ya ce " keee! Badake nake magana ba" fashewa ta yi da kuka lokaci ɗaya jikinta ya hau rawa hakan yasa ya ƙaraso inda ta ke ya ce " rufemin baki kona kwaɗa miki mari waza kiyiwa shagwaɓa " turo baki tayi ta ce " ni wallahi babu ruwana dakai ka maidani gida kuma saina faɗawa Mami Allah " ta ƙasara maganar tana sakin wani sabon kukan " kallonta ya yi ganin yanda take kuka kamar wata Baby ya ce " who stop you kije ki faɗa mana kuma dama ni nakawo ki asibitin nan?" shuru tayi masa yatashi ya fita daga ɗakin not too long ya dawo hannunsa riƙeda injection ya ce " tashi tsaye " kallon abinda yake hannunsa ta yi ta fashe da kuka ta ce " dan Allah Abu Azaad kada kayimin allura wallahi bana so " tamke fuska ya yi dukda dariyar data bashi ya ce " ni sa'an wasanki ne ?, i'm play with you ?" girgiza masa kai tayi ya ce " ohyaa ɗauke hannunki ko ki daku " ganin da gaske bazata tsaya ta daɗin raiba yasa ya ce " shikenan na fasai miki tafi ki kwanta " gogen hawayenta ta yi ta ce " thank you " sannan ta huce gefensa har yanajin hucin jikinta saboda yadda temperature ɗinta tayi high. Bayan ta kwanta kusan two minutes sannan yazo gefenta ya zauna a hankali ya yi ƙasa da trouser ɗin jikinta batareda ta sani ba, cikin dabara ya saita allurar ajikinta batayi auneba taji ya tsira mata wata azabbabiyar ƙara ta saki tana kuka murmushi ya yi ganin ta tashi yasa ya rungumeta ya ce " sorry kinji ban ƙarawa kiyi bacci " kuka ta hauyi cikin two minutes kuma allurar ta fara aiki ajikinta nan da nan bacci ya ɗauketa, saida ya tabbatar baccin ya yi nisa ya ɗagata dan kwantar da ita yaji ta riƙeshi cikin magagin bacci ta ce " Abu kabarni anan " murmushi ya yi sannan ya komar da ita ƙirjinsa yana shafa kanta yana kallon cute face ɗinta shikaɗai ya saki wani smile har saida beauty point ɗinsa suka loma ya ce " rigimammiyata " Comments, like nd share. Written by: *Nanameera* Meera Love's you 💋💋💋💋💋[1/31, 10:21] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 💖💖TSAKANINMU💖💖 Story and written by: *Nanameera* .....Tauraruwar royal star✨ *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* _Haɗaka palace_ Kungiyar masu posting ce ba marubuta ba. Page Four. Wajejen bayan sallar isha'i suka shigo gidan bayan ya yi parking ya kalleta rai ahaɗe ya ce " sauka " babu musu ta sauka ya ce " keee !!" juyowa ta yi ya kalleta ya ce " wane zai ɗaukar miki maganin ?" turo baki ta yi sannan ta ɗauki ledar maganin ta yi gaba.. Tana shiga shima ya yi sallama ya shigo kallonsu Mama ta yi ta ce " sai yanzu " zama ya yi ya ce " wallahi kuma nagaji " sannunku Mama ta faɗa, da gudu yazo ya rungumeshi ya ce " welcome Abbu " kiss ya mishi a kumatu ya ce " thank you Son " Mami ce tafito ta ce " au daughter zonan kici abinci " tashi ta yi ta ƙasara wajen Mamin ta zaune aƙasan kujera shafa kanta ta yi ta ce " ya jikin naki?" da sauki ta amsa mata daidai nan Saima ta fito daga kitchen da sauri tazo ta dafata ta ce " twinny ya jikin naki?" kallonta ta yi ta ce " dasauki Alhamdulillah " murmushi ta yi ta ce " wai Mama bakiga takwararki bane ?" cikin masifa Mama ta ce " to sallamammiya ita data shigo ta kulani ne?, ko saboda ni nafi kowa barbaɗa saina hau kulata " dariya kowa yake yi hakan ya ƙara tunzurata ta ce " A'a nifa ba mahaukaciya bace da zaku dinga yimin dariya " little Azaad ne ya kalleta ya ce " ke granny kin iya comedy wallahi " mitsi-mitsi ta yi da ido ta ce " kai karkaga ina cemaka mijina wallahi ranka ne zai ɓaci dan ko ubanka bai isaba bare kuma kai " ɗagowa Haidar ya yi ya ce "gaskiya Mama babu ruwana a wannan zance karki sako dani kije can ki ƙaraci rikicin tsufanki " ta buɗe baki zatayi magana kenan Daddy da uncle suka shigo sai wasu maza biyu a bayansu waɗanda bazasu huce shekaru 30 ba tana ganinsu ta fashe da kuka da mamaki Daddy ya ce " Mama lafiya kedawa ?" cikin shasheƙa ta ce " yanzu ace kamar ni Aliyu ya zauna yana zagi shida wannan ɗan nasa " da mamaki Daddy ya ce " Aliyu kuma shi Aliyun?" baki buɗe kowa na parlour'n yake kallonta sanin halinta yasa uncle ya ce " Aliyu koda wasa karka sake shiga har karta ka riga kasan halinta yanzu sai addu'a " girgiza kai ya yi ya ce " ni bansan meyasa takeson yimin sharri ba wallahi agaban kowanefa ko yaushe na zageta bansani ba " murmushi Saima ta yi ta ce " sai haƙuri yaya " tsaki yayi ya ce "shiyasa fa bana shiga harkarta kwata-kwata " wata uwar dariya aka sheƙe da ita kallo ɗaya ya yi masa ya ce " wai dan Allah Ayaan yaushe zakayi hankali?" shigowa ya yi ya ce " gobe, mutanen Naija saukar yaushe ?" ya faɗa yana kallon Samha, murmushi ta yi ta ce " wallahi tun rannan akace kana india " eh wallahi aiki ya riƙeni bansan kun zoba, ɗaga masa kai kawai tayi dan har sannan batajin daɗin jikinta kallon Saima ya yi ya ce " A'a kace harda baƙalli akazo, wai dan Allah uncle awane asibiti aka caka maka ?" haɗe rai tayi ta ce " Allah yaya Ayaan banaso kadai naimin " dariya ya yi ya ce " Allah Daddy akoma asibitin wannan ba ƴar familyn mu bace ƴarinya baƙaƙirin " yanda ta haɗe rai kamar zatayi kuka zaka kane batason yanda yake tsokanarta, daga baya Asaad ya ce " sorry rabu dashi kinji Saima ai kowa yaganki yasan ke familynmu ce kuma ai baiwace da Allah ya yoki chocolatey kinji stop worring kinji "murmushi ta yi ta ce " yawwa yaya Asaad kuma In sha Allah sai ya auri baƙar masa wacce tafini baƙi kuma ƴar talakawa " dariya ya tuntsire ya ce " lallaima yarinya ni bakisan ƴar shugaban ƙasar America zan auraba " Uncle ne ya ce " kai kutashi kubawa mutane guri sai surutu kamar kunci aku " kallonsa Mama ta yi ta ce " A'a karka matsawa jikokina kabarsu idan basuyi hiraba mai zasuyi kaji ɗa " murmushi Daddy ya yi ya ce " hajiya Mama Allah ya baki haƙuri " tashi tayi ta ce " ai gaskiyace da son samune ai su auri junansu " dariya Ayaan ya yi ya ce " tab ai kuwa wannan baƙallin zata daɗe bata sami mijiba " kallonsa Mama tayi ta ce " kaji sallamammen ɗa to in bansa ka aureta ba " tab wallahi bazai yiwu ba kawai ni tasawa agaban mota zan aura " tsaki Mama tayi ta shige ɗakinta dan ita lokacin kwanciyarta yayi..... Daddy ne ya kalli uncle Yaseer ya ce " wai kuwa har yau yaya bai dawoba ?" ajiyar zuciya ya sauke ya ce " wallahi bai dawoba yace nanda two weeks zai dawo amma ai zaku jirashi " gyara zama Daddy ya yi ya ce " ba lallai ba saboda su Samha zasu koma makaranta next week to kaga akwai buƙatar mutafi kafin sannan " Zaheera ce tashigo ta tsuguna ta gaidasu sannan ta ce " Saima inasu Mami " miƙewa ta yi ta ce " yanzu suka shiga ciki da Samha " ok tace sannan ta koma part ɗinta..... Zaune yake yana operating laptop Zaheera ta miƙa masa kofin coffee ɗin amsa yayi ya ce " thanks " zama tayi gefensa ganin kusan ten minutes amma bai bar abinda yake ba yasa ta ce " Abu Azaad " batareda ya kalletaba ya ce "uhmm " cikin damuwa ta ce " meyasa bakason kulani ?, kwata-kwata tunda mukai aure baka shiga harkata yaushe rabonda wani abu ya haɗani dakai ?" kallonta yake tunda ta fara maganar Allah ya sani yana son kyautata mata amma kwata-kwata bashida feelings ko kaɗan ƴa mace bata gabanshi ganin yayi shuru yasa ta ce " kayi shuru " daidaita nutsuwarsa yayi sannan ya ce " Zaheera i'm sorry amma tun bayan munyi aure nima nakejin haka bansan meyasaba kiyi haƙuri idan da rabon watarana nadawo kamar da sai kiga Allah ya yayemin " goge hawayen idonta ta yi ta ce " Abu Azaad na yarda dakai domin son da nake maka yasa nayarda na aureka dukda nasan baka sona alharma kayi min " da damuwa ya ce " Zaheera banason kina irin wannan maganar amma narasa meyasa kika saka haka aranki fiyeda komai " cikin shasheƙar kuka ta ce " Abu Azaad kana sona ?" kasancewar bai iya ƙaryaba yasa ya ce " bazan miki ƙaryaba Zaheera ina ƙaunarki amma bantaɓai miki so irinna aure ba " goge hawayenta tayi ta ce " shikenan hakanma nagode sosai Abu Azaad amma dai kanason Azaad ko ?" murmushi yayi ya shafa kan yaron wanda yake bacci hankalinsa kwance ya ce " kin taɓa ganin ubanda baya son ɗansa?, inason Azaad, ina jinsa araina " murmushi ta yi ta ce " nagode sosai Abu Azaad " rufe system ɗin yayi ya jawota jikinsa ya ce " faɗamin yanzu me kike so?, kwanciya tayi aƙirjinsa ta ce " nadinga jin ɗuminka akoda yaushe shine muradina " dariya ya yi yana ƙoƙarin zame ƴar rigar baccin dake jikinta hakan yasa nayi musu saida safe najawo musu ƙofar.... Kamar jiya haka yauma jikinta ya dinga ciwo sai zufa take haɗawa lokaci ɗaya taji tanajin wata irin ƙishirwa hakan yasa ta lallaɓa ta fito dan ɗaukan ruwan batareda ta luraba ta shiga wani ɗakin wanda aka ƙawatashi da kayan more rayuwa bata kalli kowaye akwance ba taje takwanta jikinta sai rawa yake jin mutum ya danneshi yasa ya buɗe ido yana ƙarewa kyakyawar fuskanta kallo tashi yayi zaune yana kallonta dakyau mamakin abinda ya shigo da ita ɗakinsa yake , shima ji yayi ya takura awancan yasa yadawo ɗakinsa tun kan yayi aure, yanda jikinta ke rawa yasa yakai hannunsa jikinta sosai yaji temperature ɗinta tahau sosai kuma kamar tafara fita hankalinta tashi yayi ya dudduba amma bai sami magani ko injection ba hakan yasa ya ɗauketa ya direta a toilet, without second though ya fara ciremata kayan jikinta itakuwa batamasan abinda yakeyiba saida ya rage daga ita sai pant da bra sannan ya kunna musu shower wata irin zabura tayi ta shige jikinsa tanajin kamar zata waɗi sosai shima ya rungumeta tsam ajikinsa, kusan ten minutes sannan ya ɗauketa kamar ɗazu ya fito da ita towel yasa ya goge mata jikinta sai a sannan ta fara gane ina take, bayan ya gama gyarata ya rasa mezai bata tasa kasancewar babu kayan mata aɗakin, hakan yasa ya ɗauko mata armless ɗin riga da boxer ya samata sannan ya jata bakin gado shikuma ya koma banɗakin... Some few minutes ya fito cikin sabuwar shiga zama yayi gefenta ya kalleta ya ce" me kika fito yi da daddare ?" turo baki tayi ta ce " ni ruwa zansha " tashi yayi ya fita ya kawo mata ruwan bayan ta gama sha ya ce " to tashi ki tafi " kwaɓe fuska ta yi ta ce " ni tsoro nakeji saidai ka rakani " kallonta ya yi sai kuma ya yi kwanciyarsa ya ce " saidai ki kwana anan indai ni zan rakaki " yana gama faɗa ya juya mata baya. Kallonsa ta yi ganin bashida niyyar rakata yasa ta fashe da kuka tana cewa " Abu Azaad please kazo ka rakani wallahi tsoro nakeji " yana jinta yayi mata banza har tagaji ta fara gyangyaɗi azaune can kuma saita kwanta gefen gadon yanaji ta kwanta dama yasan asalin matsoraciyace yayi wani murmushi sai kuma ya ce "mmmyywww " ai da gudu tazo ta ƙanƙameshi tana cewa " Abu Azaad mage please ka fita da ita " juyowa ya yi ya kalleta ya ce " to ina ruwana ta kama mai tsoronta " kwaɓe fuska tayi ya ce " kina yin kuka ni kuma zan kirata " turo baki tayi ta ce "ai ni ba kuka nace zanyiba " ɗauke kansa ya yi yana wani cute smile, kusan five minutes yaji saukar numfashinta alamun ta yi bacci blanket ya ja musu kana yayi musu addu'a bacci ya ɗaukeshi....... Bugun ƙofar da akeyi yasashi ya farka sosai yayi mamakin lokaci dan tun bayan sallar asuba ya koma bacci, miƙewa ya yi jin yadda ake knocking ɗin yasa ya ce " waye ?" murmushi ta yi ta ce " Abu Azaad ni ce "kallon ƙofar yayi sai kuma ya kalli Samha wacce take bacci hankalinta kwance ya rasa meya kamata yayi ga Zaheera abakin ƙofa jin ansaƙe knocking ɗin yasa ya ce " Comments, like nd share. ```Written by``` *Nanameera* Meera Love's yhu🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻 [1/31, 10:21] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 💖💖TSAKANINMU💖💖 Story and written by: *Nanameera* .....Tauraruwar royal star✨ *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* _Haɗaka palace_ Kungiyar masu posting ce ba marubuta ba. 🅿️...0️⃣5️⃣.... ____________Cikin sauri ya ce " i'm coming " ƙara jamata duvet ɗin sannan yaje ya buɗe, rungumeshi Azaad yayi ya ce " Abbu good morning " da mamaki ya ce " ina mamanka?" dariya yayi ya ce " taje kitchen gurin Mami " ɓoyyiyar ajiyar zuciya ya sauke sannan ya ce " ok jeka taso uncle Ayaan kaji love " da gudu ya tafi shikuma ya koma ɗakin yasa key, kallonta yayi sannan ya hau tashinta ɓuɗe ido ta yi ta ce " dan Allah Abu Azaad kabarni " haɗe rai ya yi ya ce " tashi ki fita " tura baki tayi sannan ta sakko daga kan gadon tasa bedroom slippers sannan ta yi waje.... Fitowarta kenan daga kitchen ta kalleta ta ce " Samha meya kaiki ɗakin yaya Haidar ?" shuru ta yi bata bata amsaba ta kuma cewa " kinyi shuru naga.... Shigowar Daddy yasa ta yi shuru kallonsu ya yi suka gaisheshi sannan ya ce " meya faru na ganku haka ?" Saima ce ta ce " Daddy ina tambayarta ne meya kaita ɗakin yaya Haidar " kallonta Daddy ya yi ya ce " ba magani ya bataba ?" da sauri Samha ta ce "Eh Daddy magani na karɓa " gaba yayi bai sake bi takansu ba yana tafiya Saima ta ce " to ina maganin ?" harararta ta yi ta ce " bansani ba uwata " tana gama faɗin haka tayi gaba abinta, girgiza kai ta yi ta ce " Allah ya shiryeki twinny " sannan itama ta koma kitchen ɗin.... Sai kusan azahar sannan tafito cikin wata sky blue ɗin riga da wando tasa wani baby hijab tayi kyau sosai Asaad ne ya kalleta ya ce " wow Samha wallahi kinyi kyau abinki kamar sarauniya mijinki yayi dace wallahi " kallonsa tayi tai murmushi ta ce " kai yaya Asaad banson sharri Allah" dariya ya yi ya ce " wallahi da gaske nake miki " zama ta yi ta ce " niban yarda ba bakaine kace black beauty tafi kyau ba Saima tafine kyau saboda kaga batanan to wallahi yanzu zata fito zamu supermarket kuma wallahi saina faɗa mata " tashi ya yi ya ce " bari kiga na gudu dan Saima tafi ƙarfina " kallonsu ta yi ta ce "wace Saiman ?" gaba yayi bai bata amsaba ta kalli Samha ta ce " dan Allah meya cemiki ?" dariya ta yi ta ce " bansani ba kije ki tambayeshi mana " kwafa tayi ta ce " bari mudawo " tashi sukai suka fita dan zuwa shopping mall ɗin..... Bayan sunga ɗaukan duk abinda suke so sukazo wajen biyan kuɗi samusu kayan aleda akai sannan Samha ta miƙa ATM card ɗinta me abun ya ce anrigada anbiya da mamaki ta ce " waye kuma ya biya ?" daidai lokacin yazo zai fita ya ce " wancan mutumin mai black ɗin riga shine ya biya " ok tace sannan ta kama hannun Saima dan suje suga wanene ... Zai shiga mota ta ce " bawan Allah " juyowa yayi mutuwar tsaye tayi saboda mamaki ta nunashi da yatsa ta ce " kaine " murmushi ya sakar mata ya ce " Fatima Ahmad Azaad kina lafiya " rungume hannu tayi a ƙirji ta ce " lafiya lao ko kayi zaton saboda banshiga lecture'n kaba zanyi lalura ne ?" murmushi ya yi yana girgiza kai ya ce " Samha kenan " da wani mamakin ta ce " ina kasan sunana ?" kallonsu ya yi ya ce " Samha kenan kin ɗauka bansan komai nakiba ?, nasanki fiyeda ƙima hatta biyuninki nasani Zainab Ahmad Azaad amean Saima " ranta ahaɗe ta ce " meyasa ?, mekakeso awajena ?" murmushi ya yi ya ce " soyyayarki da kuma yardarki su nake buƙata karki ce A'a please " kallon kazama mahaukaci tai masa ta ce " ni Samha kake so?, amman dai kana hauka ko?" dariya ya yi sosai wadda ta ƙara fidda asalin kyansa sannan ya ce " Samha ina sonki na koreki daga lecture ɗina ne saboda nayi testing naki bawai dan banasonki ba ko na tsaneki please Samha kiyi accepting ɗina koda sau ɗaya ne kinji " kama hannun Saima ta yi ta ce " mutafi please " gaba sukayi sannan Saima ta ce " haba Samha wai mene matsalarki?, wallahi kowa yasan Sir Sapwan bashida matsala yanada ilimi, kyau, kuɗi addini dan Allah ko sau ɗayane kiyi accepting nasa idan yaso idan bai mikiba sai ku rabu " kallon ta farayi tunda ta fara maganar saida ta idar sannan ta ce " please Saima leave me alone kinji " tana faɗin hakan ta cikata tayi gaba..... Dawowa tayi gurinsa ta ce " sorry Sir kasan halin Samha sai ita please kayi haƙuri " murmushi ya yi ya ce " babu komai Saima nagode " sosai taji daɗi ta ce " yanzu kabani lambarka In sha Allah zansa ta kiraka " card ɗinshi ya miƙa mata da rafar dollar ta kalli kuɗin ta ce " la wallahi nagode kabarshi " haɗe rai ya yi ya ce " bani na baki ba karɓi mana " gaba tayi ta ce " wallahi nagode sosai " tashige mota suka ja, ajiyar zuciya ya sauke sannan ya shiga tashi motar yana fatan Allah yasa ta amince dan ba ƙaramin so yakewa Samha ba..... Tunda suka shigo yake kallonsu har suka ƙaraso gabansa Saima ta yi murmushi ta ce " yaya ina zuwa ko asibiti?" murmushi ya yi ya ce " no unguwa zani ina kikaje?" da fara'a ta ce " wai shopping mall mukaje " gaba ya yi ya ce " sannunki " murmushi tayi itama sannan ta yi ciki ...... Zaune ta tadda ita gaban su Mami tana nuna musu abinda ta siyo murmushi Mami ta yi ta ce " sunyi kyau sosai daughter " zama Saima ta yi ta ce " Mami wai yaushe jidderh zasu dawone gashi har zamu tafi?" murmushi Mami ta yi ta ce " maybe next week Saima amma ku yaushe zaku koma ?" ruwa tasha ta ce " chab mufa maybe weekend mukoma saboda kinsan monday zamu koma school " da mamaki Zaheera ta ce " kaii !! gaskiya ya yi huri dayawa bama next week ba ?" dariya ta yi ta ce " wallahi kimsan school sai ahankali dole mu koma da huri za'a kafe mana jarrabawa " ok Allah ya bada sa'a Ameen ta amsa sannan suka tashi danyin sallah... Sallama tayi ta shigo ɗakin kallo ɗaya Samha tayi mata ta ɗauke kai zama tayi gefenta ta ce " Samha meneyi miki dayasa kwata-kwata bakya kulani?, nayi miki shuru dan naga ko gajiya kikai amma har yau baki buɗi baki kince Zaheera ya kike ba meyasa Samha ko nayi miki laifi ne?" kallonta Samha ta yi ta ce " ayyah kiyi haƙuri ummi Azaad abubuwane sukayi min yawa kinji amma ai yanzu gashi ke kin yimin kuma naji daɗi nagode sosai dan Allah kiyi haƙuri " murmushi ta yi ta ce " babu komai Samha nice da godiya sai anjima " tashi ta yi itama ta ce " bari nashiga toilet agaidamin Azaad " ok ta ce sannan ta fita...... Ahanya suka gamuda Saima ta ce " A'a ummi Azaad daga ina haka ?" murmushi ta yi ta ce " wallahi gurin Samha naje naji menayi take fushi dani " dariya ta yi ta ce " kemadai sai kace bakisan halin Samha ba watarana fa ko Mommy bata kulawa tafiye nunƙufurci, nima yanzu wajenta zani " sai kindawo ta faɗa sannan ta yi gaba..... Babu kowa a bedroom ɗin sai ƙarar zubar ruwa hakan yasa ta zauna gefen gadon dan jiranta, kusan seven minutes sannan tafito sanyeda towel kallonta ta yi ta ce " ke kuma daga ina?" kwanciya ta yi kan gadon sannan ta ce " kedai shirya sai kiji ko mene ne " ok ta ce sannan ta hau shiryawa... Zama ta yi kusada ita ta ce " to gani " tashi ta yi ta riƙe hannunta ta ce " Samha dan Allah dan Annabi ina neman alharma awajenki karki ce A'a kinji twinny kodan zumuncin dake *TSAKANINMU* ki yarda please " da mamaki ta ce " wani abun ya faru ne?" girgiza kai ta yi ta ce " kedai kice mini kin amince please sister " numfasawa ta yi ta ce "idan baifi ƙarfina ba zanyi amma idan yafi ƙarfina to saidai kiyi haƙuri " murmushi ta yi ta ce " nasan bazaifi ƙarfinki ba ma wallahi " girgiza kai ta yi ta ce " ohyaa ina jinki " gyara zama ta yi ta ce " ina kibawa Sapwan dama please karki ce A'a, nasan kinsani bashida wata matsala to please kibashi dama koda sau ɗayane arayuwa you will never regret kinji " shuru ta yi tana kallonta ta ɗora da faɗin " nasamo miki saurayi kin watsamin ƙasa a ido to dan Allah karki yimin haka yanzu kinji sister " ta ƙarashe maganar tana zubarda hawaye itama kukan take ta kama hannunta ta riƙe cikin nata ta ce " Comments, like and share. Written by *Nanameera* Meera Love's yhu🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻 [1/31, 10:21] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 💖💖TSAKANINMU💖💖 Story and written by: *Nanameera* .....Tauraruwar royal star✨ *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* _Haɗaka palace_ Kungiyar masu posting ce ba marubuta ba. 🅿️...SIX. __________Cikin sanyin murya tafara magana " haba Saima kinsan haka kawai bazan ƙi abinda kike soba amma kin kasa fahimta ta kwata-kwata bazaki tsaya ki fahimce niba kina ganin kawai dan banaso ki auri wanda ranki yakeso ne yasa nake haka " gogen hawayen ta tayi ta ce " shikenan Samha bazan sake takura miki nace kiso waniba In sha Allah " tashi tayi zata tafi ta ce " shikenan yanzun me kikeso ayi ?" ki kula shi koda sau ɗayane ta bata amsa, murmushi ta yi ta ce " shikenan i will do so saboda ke " rungumeta tayi ta ce " thank you twinny " dariya tayi ta ce " no thanks kinji " zama tayi ta ce " yawwa bari nabaki card ɗinshi saiki kira shi kinji kinga yadda muna komawa sai asa rana musha biki " murmushi ta yi batace komai ba..... Shigowar su kenan daga india Zaitoon ta ce " Daddy da gaske su Samha sunzo?" kallonta Mami ta yi ta ce " da ƙarya za'ay miki?" da gudu tayi hanyar ɗakin datasan suke zama idan sunzo, suna zaune tashigo da gudu ta rungumesu tana ihuu murmushi Samha ta yi ta ce " gaskiya Zaitoon Allah ya shiryeki kiga yanda kika shigo da gudu " zama ta yi tana dariya ta ce "wallahi i'm so happy shiyasa yaushe kuka zo?" Saima ce ta ce " kusan two weeks kenan jibi ma zamu koma " haɗe rai ta yi ta ce " chaɓ wallahi baku isaba banda rashin mutunci basai kuyimin wayaba ai saina tawo nabarsu Daddy amma gaskiya banji daɗiba " dariya Samha ta yi ta ce " come down sarkin faɗa ai munada yau, da gobe ko kuma kibimu Naija kiyi ko one month ne " dariya takeyi sosai kamar mahaukaciya saida tayi mai isarta sannan ta ce " waye zai barni naje Nigeria?, ai kozan ɗige wallahi nasan Daddy bazai bariba wannan " tashi Saima ta yi ta ce " bari naje gurin Mama sai kun fito" ok suka ce sannan tayi waje .... Gyara zama ta yi ta ce " babbar yarinya matar manya " tsaki Samha tayi tana nunata da yatsa ta ce " kinga banaso Zaitoon wallahi zan miki rashin mutunci " murmushi ta yi ta ce " tuba nake babbar yarinya banƙarawa " tashi ta yi ta ce " daɗina dake bakida hankali wani time ɗin " miƙewa itama ta yi ta ce " naji ɗin " gaba tayi tafita daga ɗakin itama ta bita. A parlour suka tadda Daddy, Uncle Yazeed, Uncle Ajeeb(Daddyn Zaitoon),Yaya Haidar, Mama, Zaheera, little Azaad,Ayaan, Asaad, Mami dakuma Mommy sai hira suke gwanin ban sha'awa. Zama sukai Zaitoon ta ce " Mama wai ina naman da kikace kin ajiyemin rannan?" dafa ƙirji Mama ta yi ta ce " astgfirullah kaji ƴa ni zakiyiwa sharri ƙiri-ƙiri yaushe nace na ajiyemiki wani nama " kallonta Zaitoon ta yi ta ce " lahh Daddy dan Allah ba agabanka data kirani ta faɗaba?" murmushi Daddy ya yi ya ce " A'a ni ban ganiba yaushe?" dariya suka hau yimata hakan ya ƙona mata rai ta haɗe rai ta ce " gaskiya Mama ki daina ƙarya da girmanki gaskiya ki daina naga... Cikin faɗa Uncle Yaseer ya ce " kidanku Zaitoona uwartamu kike cewa tana miki ƙarya?" fashewa Mama tayi da kuka tana share hawaye ta ce " Allah yaso agabanku ne da saikuce naimata sharri haka duk suke zagina ɗaya bayan ɗaya itakuwa waccen mai kamada zabiyan ko kulani batayi gaba takeyi dani saboda ina faɗa mata gaskiya ta faɗa tana nuna Samha " murmushi Ayaan ya yi ya ce " kai Mama Samhan ce take gaba dake ?" harararsa ta yi ta ce " to munafiki kaji nasako baki dakai?, sai kabari idan na kulaka ko na kula ubanka sai kayi magana " dariya suke mata little Azaad ya ce "Mama kedaina yiwa mutane rigima kullum sai nasa teacher ya zaneki " kallonsa take tunda ya fara maganar tana shan yogurt saida tashanye na bakinta sannan ta ce " to kai kuma waya sako dakai ?, yaro sai kinibibin tsiya wallahi daga kai har iyayenka kufita daga harkata " dariya ya kyalkyale chan kuma ta kalli su Daddy ta ce " kunaji na" fuskar su asake suka ce " munaji Mama " ajiye apple ɗin hannunta ta yi sannan ta ce " kunsandai mahaifinku ya daɗe da rasuwa ya barni daku, kuma cikin ikon Allah gashi duk kun tara zuri'a yanzu abu ɗayane ya rage shine naga kun aurar da waɗannan yaran dan kaf ɗinsu sun isa aure " murmushi Uncle Yaseer ya yi ya ce " In sha Allah Mama nan bada daɗewa ba zasuyi aure dukansu " murmushi ta yi ta ce " yawwa Allah yayi muku albarka " Ameen suka amsa dukansu.... Cikin dare tasake farkawa da zazzaɓi mai zafi ko ɗan yatsanta ta kasa ɗagawa tazama kamar gawa sai rawar sanyi take dukda blanket ɗin data rufa sai kusan ƙarfe huɗu sanna sannan ta iya miƙewa daga kwance tashiga banɗaki tayi wanka ta ɗauro alwala tafara sallolin nafila kafin lokacin asuba ya yi. Bayan ta idar da sallah tahau shirya kayanta saboda yau ne zasu koma Naija saida ta gama haɗa komai nata lokacin gari ya fara wayewa sannan tafito dan taya su aikin abubuwan breakfast... Misalin ƙarfe sha biyu na rana suka isa airport ɗin kasancewar akwai kusan mintuna goma kafin jirgin ya tashi hakan yasa suka zauna suna bankwana da kowa na family ɗin Mama na kuka ta ce " shiyasa nake cewa maka Ahmadu ka dawo kusada mu cikin danginka wallahi banason rabuwa da jikokina " rungumeta sukai suna kuka suka ce " zamuyi missing naki granny " rungumesu itama tayi sai rera kukansu suke itama Zaitoon tabi bayansu sunata kuka, Daddy ne ya ƙaraso yana goge kwallar idanunsa ya ce " mene haka kukeyi?, sai kace zamu mutu, In sha Allah nan bada jimawa ba zamu sake dawowa dan Allah Mama ki daina kukan nan" sakinta sukai ta goge hawayenta ya ce " yawwa ko kefa " Azaad ne ya kalli Daddy ya ce " Daddy kamin alƙawarin zaka tafi dani Naija idan zaku koma please zan biku?" murmushi Daddy yayi ya ce " ok sweetheart ka tambayi Abbunka?" ɗaga masa kai yayi ya ce " ya ce naje ai zaka sani makaranta ko?" dariya Daddy yayi ya ce "me kyau ma kuwa " wajen Samha ya je ya ce " aunty Samha ai zaki zama Mommy na ko?" ɗaukansa tayi ta ce" In sha Allah my son kaɗaukeni kamar Mommynka" dariya ya yi ya ce " thank you so much" suna cikin hira aka sanar jirgi zai tashi hakan yasa suka tafi suna ɗagawa juna hannu cikeda kewa da begen juna haka har jirgin su ya lula sararin samaniya sukuma suka koma gida. ```Wannan kenan``` Comments, like and share. Written by *Nanameera* Meera Love's yhu 🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻[1/31, 10:21] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 💖💖TSAKANINMU💖💖 Story and written by: *Nanameera* .....Tauraruwar royal star✨ *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* _Haɗaka palace_ Kungiyar masu posting ce ba marubuta ba. 🅿️.....0️⃣7️⃣.. *Nigeria* ___________Bayan Sallar isha'i suna zaune Azaad ya yi shuru, murmushi Daddy yayi ya ce" Babana lafiya?" Kwaɓe fuska ya yi ya ce " granny ina Aunty Samha?" murmushi sukayi yaji ta ce " gani nan my son naje dafama indomie ne " cikeda murna ya ce " yawwa Aunty amma tare zamu ci?" zaunar dashi tayi akan cinyarta ta ce " Eh mana yanzu buɗe bakinka" buɗe bakinsa ya yi tafara bashi yana ci yana bata har suka gamaci dariya Saima ta yi ta ce " ok Auntynka kawai kasani ko?" murmushi ya yi ya ce " no kema nasanki kawai nafi sonta" tafa hannu ta yi ta ce " lallaima yaron nan wato kafi sonta ?" turo baki yayi ya ce " Aunty na zaki kunnamin game a system ɗinki ?" riƙe hannunsa ta yi ta ce "Eh mana zo muje " tafiya sukayi Mommy ta ce " oh su Samha anyi ɗa" dariya Daddy ya yi ya ce " naga yanda zatayi dashi idan zata tafi makaranta itada bata shiryawa da wuri " tashi Saima ta yi ta ce " wallahi kam gobe akwai kallo, Daddy, Mommy good night " ok good night suka amsa mata.... Tunda ta tashi take cukwi-cukwin makaranta bayan ta shirya ta kalleshi ta ce " yawwa son tashi mutafi Daddy zai kaika makaranta" toh ya ce sannan ta kama hannunsa suka fito.... Bayan sun gaida Daddy Azaad ya ce " granny ina Mommy?" murmushi Daddy ya yi ya ce " Mommy nada patient tafita tun asuba " riƙe hannun Daddy ya yi ya ce " granny nima Doctor zan zama irin Abbuna da Mommy" jan kumatunsa ya yi ya ce " toh Allah yabada sa'a sweetheart " Saima ce tafito ta ce " Daddy muntafi " ok sai kun dawo ya amsa musu sannan ya kama hannun Azaad sukai waje shima ".... Tunda suka shigo makarantar taji gabanta ya faɗi kai tsaye ta shiga cikin ajinsu cikin rashin sa'a tasamu Sir Sapwan yana musu lectures yana kallonta tayi maza ta ɗauke kanta ta tafi ta zauna kowa yayi mamakin dabai koreta ba kamar yanda ya saba. Bayan sun fito daga lecture suna zaune da Aysha wayarta ta yi ringing ɗagawa ta yi takai kunne cikin cool voice ɗinshi ya ce "please Samha idan babu takura idan antashi ki tsaya a parking lot "ok ta ce sannan ta kashe wayar, kallonta Aysha tayi ta ce " lafiya kuwa Samha?" murmushi tayi ta ce " lafiya lao Aysha kina bani labari " girgiza kai tayi sannan ta cigaba da bata labarin... Tunda ta hango Saima suna hira da Yazeed taji ranta ya gama ɓaci har suka ƙaraso gabanta, murmushi ɗauke afuskarsa ya ce " A'a Samha ya kike?, ya karatu " wani banzan kallo tayi masa sannan tayi gaba abinta. Sosai ran Saima ya ɓaci dakyar ta kalleshi ta ce " Dan Allah kayi haƙuri beb, wallahi halin Samha sai ita narasa mene ne matsalarta " murmushi ya yi ya ce" haba karki damu ai nasan halinta tunba yanzu ba" da mamaki ta ce " A ina kasan halin nata?" dariya ya yi ya ce" a bakinki mana " ok tace sannan sukai gaba...... Tsaye ta sameshi yana danna waya tayi sallama da murmushi ya amsa sannan ya ce " please mushiga mota mana" shuru tayi nawasu sakanni sannan ta ce "ok " buɗe mata yayi sannan ya zagaya ya zauna shima, kallonta ya yi ya ce " Samha " ɗago kai tayi ta ce " na'am " cikin nutsuwa ya ce " Samha nasan kin sani, amma sunana Sapwan Muhd Kabeer ni haifaffen garin Kano ne amma mahaifiyata ƴar ƙasar Ethopia ce wato ƙasar kakanninku, ina rayuwa within Nigeria and Ethopia har nagama Jami'a kuma nafara lecturing kasan cewar shine muradina. Tun ranar dana fara ganin ki naji inasonki amma kuma ganin yanda kike mu'amula da mutane yasa nakasa furta miki har kike tunanin na tsanekine, banzo da maganar wasaba idan har kin amince dani to banaso mu wuce five months bamuyi aureba ina fatan zakiban haɗin kai " murmushi ta yi ta ce " shikenan babu matsala Allah yasa hakan ne mafi alkhairi " kallonta ya yi ya ce "kin amince Samha?" ɗaga masa kai tayi ya ce " amma ban taɓa zatoba nagode sosai Samha In sha Allah zuwa next week zan turo iyayena" dariya tayi sannan ta ce " toooh! Kuma daga haɗuwa sai turo iyaye bamu sababa bamuyi komai ba?" dariya shima ya yi ya ce " wallahi duk namanta saboda zumuɗi, Allah ya nunamin ranar dazan ganki matsayin matata " Ameen ta amsa tana rufe fuska ganin ya kunna motar yasa ta ce" ina zakaje kuma?" yana reverse ya ce " gida zan kaiki kuma ko kince nabarshi bazan barshi ba" dariya ta yi ta ce " Allah sarki to ay ni ba gida zaniba zanje ɗauko Azaad a makaranta" ok sai mu biya mu ɗaukoshi ya faɗa...... Fitowar su kenan daga Jifatu store Azaad sai murna yake suka shiga mota dan komawa gida, bayan yayi parking ya kalleta ya ce " wai a ina kika samo balaraben yaro?" murmushi tayi ta ce " wallahi ɗan yayana ne muka tawo dashi daga Ethopia " yana kallon Azaad ya ce " Masha Allah ya sunanka?" cikin sakin fuska Azaad ya ce" my name is Azaad Aliyu Yaseer " dariya ya yi ya ce " woww masha Allah sannunka " kallon Samha ya yi ya ce " to madam sai gobe?" Eh sai gobe ta bashi amsa sauka sukayi daga motar sannan yabawa Azaad kayanshi da yayi masa shopping sukai sallama ya tafi su kuma suka shiga gida....... Har dare suna ɗaki suna bacci bayan sunci abinci saida su Daddy suka dawo sannan suka fito Azaad ya ce " Mommy sannu da zuwa" murmushi tayi masa tana ɗaukansa ta ce " yawwa yarona ya kake?, ya zaman Nigeria ?" yana cire ɗankwalin kanta ya ce " ina nan klao gurin Aunty Samha kuma tabani chocolates dayawa masu daɗi " dariya Daddy ya yi ya ce "wato dai gurin Aunty Samha kazo ko?" Eh mana tunda tana bani chocolate kuma ta kunnamin game nayi a system ɗinta " kama hannunsa Mommy tayi ta ce " muje muyi dinner " ta ajiyeshi kan kujera sannan ta ce " zauna bari nashiga ciki na fito " ok yace mata sannan yacigaba da wasansa....... Yau kusan ƙarfe takwas ta fita saboda lecture safece da'ita ita kuma Samha sai 12pm har kowa ya fita ita kuma tana bacci bayan ta shirya Azaad kiran wayarsa ne ya farkar da'ita bayan ta ɗaga jin muryarta ya ce " badai bacci kikeba?" tashi tayi zaune sannan ta ce " wallahi kam yau banida lecture safe shiyasa" dariya ya yi ya ce " ai kuwa kiyi sauri ki shirya dan yanzu sha ɗaya ta kusa, zan kiraki anjima " ok ta ce sannan ta kashe wayar ta hau shiryawa... Zaune suke a restaurant amma kwata-kwata takasa cin abincin ganin yanayinta yasa Aleeya ta ce " wai Saima me akai miki naga ranki a ɓace?" tsaki ta yi ta ce " wallahi sai naiwa Samha rashin mutunci dan wallahi abinda takemin ya isheni akan Yazeed saidai mu yanke zumuncin dake *TSAKANINMU* dan saboda ita bazan rabuda Yazeed ba idanma baƙin ciki takemin saidai ta mutu amma wallahi saina aureshi " dariya Aleeya ta yi ta ce " Ai sanda nake faɗa miki baki saurareniba kina ganin kamar inaso ne na haɗaki da ƴar uwarki wallahi ko kaffara bazan miki Samha baƙin ciki take miki bataso taga kin auri wanda zaki huta shine kawai damuwarta " shuru ta yi nawasu mintuna sannan ta ce " ai kuwa taci ƙarya ta kwana da yunwa kuma bari nakoma gidan wallahi yau saidai ayita ta ƙare dan nagaji akan Yazeed babu abinda bazan aikata ba" wai ke har saikin bari ankoma gida?, ay yanzu ya kamata kije kisameta kiyi mata tijara agaban kowa wallahi bazata ƙaraba " Allah ko? Saima ta tambaya, tsaki ta yi ta ce " to zauna ni nafi zarginma so take ita ta auri Yazeed ɗin shiyasa take waɗannan abubuwan gwanda kije yanzu ki taka mata birki " tashi ta yi ta ce " zo mutafi wallahi yau saidai na yanke alaƙar dake *TSAKANINMU* dan saina sauke mata buhun rashin mutunci idan har tana tunanin zata auri Yazeed ne " kama hannunta ta yi sukai waje...... Comments, like and share. Written by *Nanameera* ```Meera Love's yhu```🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻 [1/31, 10:21] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 💖💖TSAKANINMU💖💖 Story and written by: *Nanameera* .....Tauraruwar royal star✨ *🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* _Haɗaka palace_ Kungiyar masu posting ce ba marubuta ba. 🅿️......0️⃣8️⃣... ____________Ahanya suka haɗu da Yazeed wanda daman wajenta zashi ganin yanayinta yasa ya ce " baby what's wrong?" kallonsa ta yi ta ce " please muje ka rakani " ok ya ce sannan sukayi gaba..... Tsaye take itada Sir Sapwan suna taɓa hira Saima ta ƙaraso da tawagarta da murmushi Sapwan ya ce " A'a ƴar biyu ce anan ko kinzo sada zumunci ne?" wani kallo ta yi masa ta ce " A'a nazo yanke zumunci ne" bai fahimci inda ta dosaba ta kalli Samha ta ce " inason magana dake idan da hali" da mamaki ta ce " idan maganar sirrice kibari sai mun koma gida mana" zatayi magana Aleeya ta jata gefe ta raɗa mata wani abu sai kuma suka dawo tana huci ta ce " daman warning nakeso nayi miki saboda na fuskanci baƙin ciki kike yimin da kuma hassada saboda na sami mijin aure wanda yafi naki komai da komai, to wallahi tun muna mu biyu dake ki fita harkar saurayina bance dole sai kin kulashiba, kuma bance karki yimin hassada ba amma inason ki ɓoye abinki dan wallahi ni Saima zan iya yimiki kowanne irin rashin mutunci akan wanda zan aura, zan iya raba alaƙar dake *TSAKANINMU* rabawa ta har abada saboda haka behave your self " sosai mutane aka taru ganin yanda take zazzaga mata bala'i kamar wata uwarta, Samha kuwa hawaye ne ke zuba daga idanunta tana ganin abun kamar a mafarki wai yau ita Saima ke faɗawa irin waɗannan maganganun a cikin mutane kuma a makaranta, cikin rashin jin daɗi abinda tayi Aysha ta ce " haba Saima wannan wane irin wasane a cikin mutane ai bai kamata ba wani ay saiya ɗauka gaske ne" cikin masifa ta ce " dallah malama rufemin baki banza kawai duk kece kika ɓatata da wannan muguwar ɗabi'ar ace wai ɗan uwanka na jini zakayiwa hassada wallahi kiji tsoron Allah kuma....... Cikin daka tsawa ta ce " ya'isa Saima enough!!enough Saima babu ruwan Aysha a cikin wannan maganar ba tada laifi ko kaɗan amma dan Allah idan wasa kikemin stop it twinny wallahi zuciyata bazata iya ɗauka ba kinji stop it please" wani tsaki Saima tayi ta ce " nasani Samha kin iya pretending you are so good at it amma ni nafi ƙarfin kiyimin wallahi idanma zaki goge munafukan hawayenki ki goge dan ni baza su ƙaramin komai ba " goge idanunta tayi ta ce " shikenan Saima babu komai tunda har kinga kin zaɓi saurayi akan ƴar uwarki to babu komai amman kisani watarana sai kinyi danasani a rayuwarki alokacin da danasanin bazai amfana miki komai ba, tunda har kin yarda saurayi da ƙawa su shiga *TSAKANINMU* shikenan babu damuwa ina yimiki fatan alkhairi kuma ina yimiki addu'ar Allah ya baki ikon cinye jarrabawarki dan nasan ƙarshe baza'a wanye da kyau ba" ta kalli Yazeed ta ce " kai kuma kaji tsoron Allah ka sani idan ka cutarda ƴar uwata wallahi kaima sai anwa taka saboda alhaki kuikuwone " tsaki Saima ta yi sannan ta nunata da yatsa ta ce " babu ruwanki dashi kinji, kiyi harkarki nayi tawa please idan kuma baki jiba to wallahi nadinga tozartaki agaban mutane kenan " tana gama faɗin haka tayi gaba suna binta abaya...... Girgiza kai Sapwan ya yi ya juyo da niyyar ya yiwa Samha magana yaga ta tafi luuuu zata faɗi yayi sauri ya riƙeta ganin har ta sume saboda tashin hankali..... Zaune yake gefen gadon sai Aysha akan kujera suna kallonta bayan ansamata drip da allurai ta samu tayi bacci, ganin har kusan 5pm yasa ya ce " Aysha ko zaki tafi gida kar dare yayi miki " girgiza kai tayi ta ce " bazan iya tafiya nabarta acikin wannan halinba sai ta farfaɗo tukunna " ok ya ce sannan ya cigaba da danna wayarsa.... Tun dawowarsa daga makaranta yake zaune agidan babu kowa makarantarma school bos ce ta kawoshi buɗe ƙofar da akayi yasa ya tashi da gudu cikin murna yake cewa "oyoyo Aunty Samha " shigowa tayi ganin ba ita bace yasa ya ce " Aunty Saima ina Auntyna?" wata uwar harara ta zabgamai ta ce " tana gidan uwarka" tana faɗin hakan ta tureshi tayi ɗakinta, fashewa ya yi da kuka ya koma kan kujera ya zauna yanata rera kukansa har bacci yayi gaba dashi....... Sai gab da magriba sannan aka sallameta bayan an bata magunguna, saida suka fara ajiye Aysha a gida sannan ya wuce kaita, ana kiraye-kirayen sallar magriba suka shigo Nassarawa bayan ya yi parking ya kalleta ya ce " Samha please karki saka damuwa aranki, ki maida komai ba komai ba na tabbata Saima zugata akayi to ke kiyi ƙoƙari ki danne zuciyarki kodan lafiyarki, ita kuma Allah ya ganar da ita gaskiya kinji " murmushi ta yi ta ce " nagode sosai Allah ya saka da Alkhairi insha Allah zanyi yanda kace sai anjima" ok yace sannan ta sauka saida yaga ta shiga gidansu sannan ya bar layin... Tana shiga gidansu taga alamun babu kowa agidan saboda babu motar Daddy ko Mommy,tana shiga parlour'n ta tadda little Azaad kwance akan kujera ya takure jikinsa ƙarasawa tayi kusada shi, sosai tayi mamakin ganin ko uniform ba'a cire masaba ɗaukansa tayi ta wuce ɗakinta dashi ta kwantar dashi kan gado sannan ta fara cire masa kayan.Buɗe ido ya yi ya kalleta sai kuma ya tashi zaune ya ce " Aunty Samha ki maidani wajen Abbuna please " da mamaki ta ce " meyasa Love?, ka gaji da zama damune?" murza idonsa ya yi ya ce " toba Aunty Saima bace ta yimin tsawa kuma ta tureni na waɗi saboda na tambayeta kina ina" sosai ranta ya yi matuƙar ɓaci ta tashi ta ɗaukesa suka fito parlour.... Zaune ta sameta tana danna waya tana cin cake tana zuwa ta kalleta ta ce " Saima abun ya isheni haka kada kiga ina yi miki shuru ki ɗauka ina tsoronki ne, wallahi zan ɓata miki rai fiyeda yadda kike tunani, zan iya rabuwa dake kiyi mini duk irin abunda kikaga dama amma wallahi akan Azaad sai nayi miki abunda baki taɓa zato ba, akan Azaad zan iya yanke alaƙar dake *TSAKANINMU* yankewa ta har abada, tun wuri ki shiga taitayinki malama dani kike faɗanki kaga ki sake including ɗinsa a ciki " ajiye plate ɗin hannunta ta yi ta miƙe cikin faɗa dakuma tsiwa take cewa " idan kin fasa baki ƙaunar Allah da Annabi ko anfada miki ina tsoronki ne?, ki yanke alaƙar dake *tsakaninmu* kiga idan bazan rayu ba ni daman tun asali ba hanyar mu ɗayaba saboda ni ba yar iska bace mai kwana ɗakin mijin wata bana yaudara da saɓan Allah naga......wani wawan mari ta ɗauketa dashi ji kake tasss daidai lokacin su Daddy suka shigo atareda cikin tsantsar baƙin ciki idanunta har ruwa yake ta ce " ke kin isa wallahi kinyi kaɗan kice zaki haɗamin irin wannan maganar, kuma kinsan ko goma ta zube tafi biyar albarka har gobe nice asaman ki kinsan da wannan wallahi idan bakiyi wasaba saina hanaki kwanciyar hankali acikin gidannan" da mamaki iyayen suka kallonsu Mommy tayi ƙarfin halin cewa " wai mene ya faru dakune?" cikin ladabi Samha ta basu labarin komai amma ko kaɗan batayi tunanin faɗa musu abinda tayi mata amakaranta cikin ɓacin rai Daddy ya ce " Saima kwata-kwata baki kyautaba ko kaɗan mene laifin Azaad?, yarone ƙarami bai kamata ace kina treating nashi hakaba ke idan akayiwa ɗanki zakiji daɗi, to wallahi duk randa na sake jin kinyi irin wannan abun idan ranki ya yi duba sai ya baci, ku tashi kuban waje" tashi sukayi kowa tayi hanyar ɗakinta... Tana shiga ta zauna gefen gado Azaad na gefenta lokaci ɗaya ta fashe da kuka ita kaɗai tasan baƙin cikin datake ciki ganin yanda take kuka yasa ya dawo kan cinyarta ya zauna yana share mata hawayen fuskanta ya ce " Auntyna please ki daina kuka banso kinji dan Allah kiyi shuru idan ba haka ba nima zanyi kukan" ganin da gaske kukan zaiyi yasa tayi masa murmushi ta ce " shikenan nayi shuru Love, tashi muje nayi maka wanka" tashi ya yi tashiga dashi banɗakin dan yi masa wanka......... Bayan ta shiryashi ta kunna masa game a wayarta ta ce " ka zauna kayi game karkayi bacci kaji " ɗaga mata kai ya yi sannan ta shiga kitchen dan dafamasa abinci.... Bayan sun gama ci suna zaune sun lulluɓa cikin bargo ya ce " Aunty Samha please kiramin Abbuna mu gaisa kinji " murmushi ta yi ta ce " ayyah kabari idan Allah ya kaimu gobe saina kira makashi please " kwaɓe fuska ya yi yana taɓe baki hakan yasa ta ce " A'a Allah ya baka haƙuri bari na kirawo maka shi " murmushi ya yi ya ce " thank you so much " girgiza kai ta yi sannan ta yi dialing number sa kusan two ringing sannan ya ɗauka yana ɗagawa ta saka masa a kunnensa cikin jindaɗi haɗi da murna ya ce "Abbunaaaaa" dariya Abu Azaad ya yi ya ce " Comments, like and share.. ```Written by``` *Nanameera* Meera Love's yhu 🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻 [1/31, 19:58] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 🌹*TSAKANINMU*🌹 *Story and written by* * *Nanameera* _Tauraruwar royal star_ 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* _Hadaka palace_ Page.9&10... __________Murmushi ya yi yana kwanciya jikin kujerar office ɗinsa ya ce " na'am Love ya kake, yasu Daddy da mommy?" yana wangale baki ya ce "Abbu suna lafiya yaushe zaka zo?" murmushi ya yi ya ce " daga tafiyarka har zaka fara cewa yaushe zanzo, ko ka gaji da Nigeria ne?, nazo na tafi dakai Umminka kullum cikin zancenka take " girgiza kai ya yi ya ce " A'a nafison nan, nafison wajen Aunty Samha, Abbu kasan me Aunty Samha take min? " ya ce "A'a " yana kallon fuskanta ya ce " tana yimin wanka ta bani kayan daɗi harda ice-cream sannan ta bani wayarta nayi game kuma bata kwacewa wallahi Abbu ina sonta" dariya Aliyu ya yi ya ce "yaro ɗan gidan Auntynshi kace kafisonta damu?, tunda abun hakane next month zanzo na tafi dakai naga yanda zakai " turo baki ya yi ya ce " ni dai A'a ko kazo bazan bikaba Allah " murmushi ya yi ya ce"kwantar da hankalinka Love bazanma zoba Allah ya ƙara soyayya" Ameen ya ce sannan sukai sallama.... Washe gari bayan sungama shiryawa sunfito ta tsaya tana jiran Saima har kusan 10mins bata fitoba hakan yasa ta shiga ɗakinta amma ga mamakinta sai taga bata ciki bayan ta fitowa ta kira maid ɗinsu ta ce " dan Allah bakiga Saima ba?" cikin girmamawa ta ce " ai hajiya tun ɗazu naga anzo an ɗauketa na zatama yau bazaki bane " da mamaki ta ce " anzo anɗauke kuma?" ɗaga mata kai ta yi ta ce "anyway sai mundawo" Allah ya tsare ta faɗa ta kama hannun Azaad sukai waje...... Bayan ta saukeshi a makaranta ta huce ta ta makaranta tana shiga ta tararda Sapwan wanda zuwansa kenan, yana murmushinsa mai kyau ya ƙaraso kusada ita ya ce " morning sweetheart " ta ce " morning" ganin yanayinta yasa ya ce " what's wrong ko Saiman ce?" murmushin yaƙe tayi ta ce " babu komai kawai dai banajin daɗine " ya ce " Ayyah sannu ko jikin naki ne?, ay da kinsani baki fitoba kinyi zamanki" suna tafiya ta ce " no banason zama agida ni kaɗai kowa bayanan gwanda nazo makarantar " yana murmushi ya ce " tooh yanzu idan mukayi aure na fita ya zakiyi?" turo baki ta yi ta ce " tab ai kuwa saidai duk inda zaka je mudinga tafiya tare dan bazan zauna ba" dariya ya yi ya ce " to keda ba yiwa mutane magana kike ba meyasa kike son zama a cikinsu " tana murmushi ta ce " kawai nafison haka ko bazan kulasu ba nagansu zanji daɗi kasan Annabi ma ya ce Al-jama'atu rahmatun wal furqatu Azabatun kaga kuwa mutane rahama ne dole mu sosu kawai dai nafison na zauna ni kaɗaine saboda banson hayaniya amma inason mutane " dariya ya yi ya ce " Allah yasa nine mijinki Fateematu " murmushi ta yi batace komai ba ya ce " shikenan kije aji anjima mun haɗu " ok ta ce sannan ta yi hanyar ajin shikuma ya yi gaba...... Bayan sun fito daga lecture itada Aysha ta ce " please Aysha muje ki rakani wajen Saima " ok ta ce sannan suka tafi..... Zaune suke a kan kujeru sunata hira sukai sallama suka shigo kallo ɗaya tayi masu ta ɗauke kai, ƙarasawa Samha ta yi ta ce " Saima zo mana" kallonta ta yi tana nuna kanta da yatsa ta ce " niii " ɗaga mata kai ta yi ta taso ta ce " gani to " cikin sanyin murya ta ce " meyasa kika tafi kika barni yau?, kuma wane wanda yazo ya ɗaukeki har gidanku ?" tana mata wani kallo ta ce " abunda yasa na tafi na barki saboda banga amfanin tafiyar dakebane, kuma banyi ra'ayin hakaba sannan kuma wanda yazo ya tafi dani bakowa bane face masoyina, mai ƙaunata mai son abunda nakeso koda kuwa shi wannan abin bai yi masaba wato Yazeed shine yazo ya tafi dani yau " tana girgiza kai ta ce " wannan bai kamata ba Saima, wannan ba tarbiyyarmu bace ba Saima, ina jiye miki shiga kogin danasani amma baki jina kin biyewa ƙawaye da kuma saurayi wanda nasan duk yanda suke sonki bai kama ƙafar yanda nake sonki ba amma kwata-kwata baki yarda da maganata kin mai dani abokiyar gabarki, kimsani Saima wallahi koda zan cutar da wani a rayuwa banda ke har abada bazan taɓa cutar dakeba amma.....kuka ne yaci ƙarfinta yasa tayi shuru sai shasheƙar kuka take, kusan 5mins sannan ta ce " karki damu zan rabuda rayuwarki kamar yanda kika buƙata amman kisani duk randa wani abu ya sameki wllh bazan taɓa yimiki duban rahama ba Saima wllh Allah ya baki sa'a ya kuma tsare rayuwarki "tana gama faɗin hakan ta kama hannun Aysha sukai gaba.... Har aka tashi ba tada walwala ko kaɗan bayan sun fito ne suka haɗu da Sapwan ganin yanayinta yasa ya ce " muje na kaiki gida kinji " girgiza masa kai ta yi ta ce " no kabari zani da kaina " dakyar ya lallaɓata ta yarda sannan suka huce dan ɗauko Azaad daga tasa makarantar.... Koda suka shigo gida ta tadda Mommy zaune tana cin abinci, da gudu Azaad ya tafi ya rungumeta tana murmushi ta ce " balarabe an dawo daga makarantar?" ɗaga mata kai ya yi ta ce " ok yanzu kaje ka cire kayan ka sannan kazo zan baka abun daɗi " ok ya ce sannan ya yi ciki da gudu, tana kallon Samha ta ce " what's wrong with you Samha?" girgiza kai ta yi ta ce "nothing Mommy kawai na gajine " murmushi Mommy ta yi ta ce " Samha kenan, tun kafin kisan kan ki na sanki nasan irin zurfin cikinki saboda haka faɗamin mene ne matsalar?" fashewa tayi da kuka Mommy ta rungumeta tana shafa bayanta saida tayi mai isarta sannan ta ɗagota ta ce " sorry yanzu faɗamin mene ne?" tana goge idanunta ta ce "Mommy dan Allah dan Annabi kiyiwa Saima magana ta daina kula Yazeed wllh ba mutumin kirki bane cutarta zaiyi "murmushi Mommy ta yi ta ce " karki damu kinji sweetheart kiyi mata addu'a nima zan tayata idan bashine alkhairinta ba Allah ya canza mata da wanda yafi Alkhairi " tashi ta yi ta ce "to Mommy In sha Allah zanyi kamar yanda kikace" murmushi ta yi ta ce " Allah yay maki albarka " ta ce " Ameen"........ Da daddare bayan Azaad ya yi bacci tana kwance ita kaɗai tana tunanin rayuwarsu ta baya da kuma yanzu ahaka har bacci ɓarawo ya saceta.... Kusan one week kenan basa wata magana da Saima, suna zaune ranar asabar suna kallo Daddy ya ce " Samha, Saima " cikin ladabi suka ce " na'am" yana kallonsu ya ce "banson wannan dabi'ar da kuka tsira ta ƙin yiwa juna magana, kanku a haɗe yake sabida haka bazan zuba ido wani saurayi ya shiga tsakaninku ba wallahi kunji na rantse duk randa nasake ganin ɗaya acikinku bata kula ɗayaba kuma baku dawo yanda kuke daba wallahi sai ranku yayi mugun ɓaci " kan su a ƙasa suka ce " sorry Daddy " cikin faɗa ya ce " sorry For your self my dears " shuru kowa na parlour n ya yi saboda sunsan halinsa idan aka ɓata masa rai yana musu wani kallo ya ce" get out of my side " babu shiri kowacce ta tashi sukai ɗakinsu, shikuwa Azaad rungume Mommy ya yi yana kwalalo idanuwa..... Tunda daga sannan suke yiwa juna magana amma banda maganar saurayi dan da anfara za'ayi faɗa, yauma kamar kullum suna kitchen suna girki Saima ta ce " wai yaushe Azaad zai koma Ethopia ne?" tana ɗauraye hannunta ta ce " babu rana saboda nasan ko nayi aure to Daddy zai cigaba da riƙeshi indai ba shi yace zai koma ba to babu wanda zai ce masa ya tafi " murmushi Saima ta yi ta ce " to idan kikayi auren sai ki tafi dashi gidanki ko kuma ki auri babansa tunda naga soyayya kuke " wani kallo ta yi mata ta ce " bangane na auri babansa ba wace irin soyayya muke?" murmushi ta yi ta ce " idan tayi tsami zamu ji" harararta ta yi ta ce " na rantse ranki zai ɓaci, banda rainin hankali ni zaki kalla ki cewa wai inason Abu Azaad ubanme zanyi da mijin wata ragowa" dariya Saima ta hauyi saida ta yi mai isarta sannan ta ce " ay naga alama bakison ragowa harda satar kwanan Zaheera " tsaki tayi tana ɗaukan tray ɗin abincin tayi waje. Murmushi Saima ta yi ta girgiza kai sannan itama ta kashe gas ɗin ta fito"........... Fitowarsu kenan daga lecture Samha ta ce " nikam zani unguwa Aysha sai gobe" ok Aysha ta ce sannan sukai sallama....... Abakin wani katafaren gida tayi parking sannan ta fito, sosai ta gama ƙarewa gidan kallo sannan tashiga ciki. Kai tsaye entrance ɗin gidan tayi , bayan tashiga ta yi sallama da murmushi a fuskarsa ya ce " wa'alaiki Assalam Fateema Ahmad Azaad kina lpy?" wani kallo ta yi masa sannan ta ce " ina lpy Yazeed Abubakar" yana nuna mata kujera ya ce " have a sit" harararsa ta yi ta ce " banzo gidanka da niyyar zama ba nazone saboda nayi warning ɗinka Yazeed" murmushi ya yi ya ce " warning kuma ex?" tana masa wani matsiyacin kallo ta ce" *Written by* *Nanameera* _Tauraruwar royal star ce_ 💖💖💖💖[2/1, 21:37] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj [1/31, 15:43] Nanameera writer: 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* [1/31, 15:48] Nanameera writer: 🌹*TSAKANINMU*🌹 *Story and written by* * *Nanameera* _Tauraruwar royal star_ 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* _Hadaka palace_ Page.11&12.... __________tana masa wani matsiyacin kallo ta ce " wacece ex ɗin taka?" wani killer smile ya yi ya ce " kemana Samha ai nasan har abada baki taɓa mance *TSAKANINMU* ba kamar yanda nima bazan mantaba, nasan har yau har gobe kina sona kamar yanda nake sonki dan dalilin son da nake miki yasa naji inason biyuninki Saima" sosai gabanta yake faɗuwa amma ta dake cikin faɗa da kuma nuna zallar ɓacin rai ta ce " lier!, ƙarya kake domin ni na daɗe da mance alaƙar dake *Tsakaninmu*, bana fatan sake tuna irin wannan alaƙar sannan ina gargaɗinka Yazeed ka fita a harkar Saima idan ba haka ba wllh saina fasa kwan idan yaso kowama yaji, naƙi faɗane saboda na rigada nayi maka alƙawarin zan riƙe maka sirri amma wllh da tuni kowa ya ji kuma yanzuma idan baka fita harkan ƴar uwataba wllh zaka sha mamakina i will show you the other side of me" ta ƙarashe maganar tana nunashi da yatsa. Zama ya yi akan kujera alokacin mood ɗinsa ya fara canzawa ya ce " who stop you Samha?, kije ki faɗawa duk wanda kike tunanin zaki faɗawa amman karki manta ƴar uwarki ma na hannu idan kuma ciwon zuciyar naki kikeson ya dawo sabo bismillah " tsugunawa ta yi ta haɗe hannayenta biyu ta ce cikin rauni " please Yazeed kada ka cutarda Saima she can't take it nasan halin twinny, kasan na sanka farin sani kuma da zarar naiwa Saima bayani wllh kona sakan ɗaya bazata sake kulaka ba saboda haka please and please ka fita a rayuwarmu ka rabu damu " wata irin dariya ya hau yi saida ya yi mai isarsa sannan ya ce " Samha kenan, kin san nasan duk abinda zaki iya wllh haka kawai bazaki zo ki tsuguna a gabana ba, kinsan ina sonki sabida haka zan rabu da Saima idan har zaki dawo gareni " a firgice ta tashi daga tsugunon tana masa wani kallo ta ce " macuci, mayaudari, azzalumi kawai, wllh har abada ni dake banso na sake ganinka acikin rayuwata ba Yazeed naso munyi rabuwa irinta har abada saboda kwata-kwata bakada imani a cikin zuciyarka, kuma idan kana mafarkin ina sonka to ka sani kaci ƙarya kodada na sakan ɗaya banasonka kuma bazan taɓa sonkaba" tashi ya yi yana mata tafi yana zagayeta sannan ya ce " maƙaryaciya kawai, idan baki sona meyasa kika faɗi hardasu ciwon zuciya Samha?, nasani har yanzu kina sona so kawai muzo mu rufawa juna asiri kinji" goge hawayen fuskanta ta yi ta ce " har abada wlh zan tafi amma ka sani wata rana zakayi danasani alokacin da bazata amfaneka ba" dariya ya yi yana gaba yace " muje na saukeki" tsaki tamasa sannan tayi waje...... Bayan ta dawo gida ta zauna ita kaɗai sai tunani take irin abubuwan da suka faru a wancan lokacin Azaad ya yi sallama ya shigo, haurowa ya yi ya zauna gefenta ya ce " Aunty Samha kizo inji wannan mutumin mai kayan daɗi" murmushi ta yi tana shafa kansa ta ce "ok to kaje kace ganinan zuwa" da gudu ya fita ita kuma ta tashi dan gyarawa. Tunda ta fito yake kallonta sanye takeda wata atampa brown colour ɗinkin rigada skirt tasa veil batayi kwalliya ba lip gloose kawai tasa da kwalli amma sai ka rantse wata kwalliyar tayi tayi kyau sosai, zama tayi kujerar kusada shi ta ce " sannu da zuwa" murmushi ya yi ya ce " yawwa sweetheart ya kike ya ɗan naki?" tana wasada fingers nata ta ce " muna nan klao Alhamdulillah" ya ce " daman zuwa nayi naji ina muka dosa akan maganarmu?" da mamaki ta ce " wace magana kuma ?" gyara zama ya yi ya ce " najiki shuru bakice na turoba " turo baki ta yi ta ce " tab ni dai babu ruwana wllh kabari saina gama school kawai" zaro ido ya yi ya ce " haba ai kya tausayamin aca har saikin gama degree kuma bayan yanzu kika shiga gaskiya i can't " kwaɓe fuska ta yi ta ce " tab nikuwa bazanyi aure ba sai na gama degree sannan" zaiyi magana akayi horn hakan yasa ya yi shuru, bayan Daddy ya yi parking ya kallesu yana ƙarasowa Sapwan ya tsuguna cikin girmamawa ya ce " barka da zuwa, ina wuni " fuska a sake Daddy ya ce " lafiya lao alhamdulillah sannunka" daga haka ya shiga gida. Tashi ya yi ya zauna tana masa dariya ta.ce " dan Allah kalli yanda kayi wani kamar mara gaskiya" dariya ya yi ya ce " Kee Daddy fa ai dole nayi kamar mara gaskiya" murmushi ta yi ta ce " to gaskiya ka tafi kaga Daddy ya dawo" tashi ya yi ya ce " ok ai tafi zanyi kar najawo Daddy ya yi miki duka" dariya ta yi ta ce " haba ai wuce nan wllh koda ina ƙarama Daddy baya dukana bare yanzu" ya ce " ok tom ki gaishemin da Mommy, Saima dakuma Azaad" ok ta ce sannan ya tafi parking lot ɗin gidan ita kuma ta koma gida... Tana shiga ta tararda Daddy zaune shida little Azaad yana masa hira, tsugunawa ta yi ta ce " Daddy sannu da zuwa" kallonta ya yi ya ce " Samha waye wanda yazo gurinki?" aɗan firgice ta ce " lecture mune" ya ce " what bring him here?" shuru ta yi bata bashi amsaba ya kalleta ya ce " to banson tara samari ki tsaya kiyi karatu cox ba yanzu zan aurar da keba" sosai ta yi mamakin furucinsa saboda bai taɓa cewa Saima ba yanzu zai aurar da itaba sai ita?" yana mata wani kallo ya ce " understood?" ɗaga masa kai ta yi ya ce "ok tashi kije" tashi tayi Azaad ya yi sauri ya bi bayanta suka shiga ɗakinta...... Dadaddare tana kwance Saima ta shigo ɗakin ta zauna gefenta ta ce " twinny wai ɗazu menaji Daddy na cemiki?" tashi ta yi zaune tana facing ɗinta ta ce " wai cewa ya yi nacewa Sapwan ya dakata saboda ba yanzu zai aurar daniba" da mamaki ta ce " tab ɗijan to amma meyasa ni bai cemin haka ba?" ɗaga kafada ta yi alamar batasaniba ta ce " kinga ki rabu dashi wllh idan yaga kina kula shi to da kansa zaice miki ki cemai ya turo" murmushi ta yi ta ce " wai kuwa Yazeed ya turo da iyayen nasa?" girgiza kai ta yi ta ce" A'a wallahi wai Daddynshi baya ƙasarnan to sai ya dawo zai faɗa masa" ta ce " ok Allah ya dawo dashi lafiya" murmushi ta yi ta ce " Ameen, nikuwa na manta na faɗa miki munyi waya da Zaheera ta ce na gaisheki" lokaci ɗaya mood ɗinta ya sauya ta ce " oh ina amsawa" murmushi tayi ta ce " ya kamata ki kira Mama dan da mukayi waya saida tayi kamar zata cinyeni saboda ke" dariya ta yi ta ce " insha Allah zan kirata da Zaitoon da Mami In sha Allah" murmushi Saima ta yi ta ce " harda Abu Azaad" wata uwar harara ta maka mata sannan ta ce " na rantse akan wannan abun da kikemin sai ranki ya ɓaci to" dariya ta yi ta miƙe ta ce "ok good night dear" ok ta ce sannan ta fita ta ja masu ƙofar.... Washe gari bayan sun shirya suna breakfast Azaad ya ce " Aunty Saima kibani aron laptop ɗinki plx" tana goge bakinta da tissue ta ce " ok ka bari mudawo daga makaranta kaji kaga yanzu zamu makara " murmushi ya yi ya ce " tom amma promise?" gyaɗa masa kai ta yi ta ce" yeah!" ya ce "thank you " tashi sukai suna fitowa parking lot ɗin gidan akayi horn da mamaki mai gadin gidan yatafi ya buɗe ƙofar, wasu motocine suka shigo guda biyu, bayan sunyi parking wasu guards suka fito daga ɗaya motar da sauri suka buɗe masa ƙofa, fitowa ya yi cikin shigar sa ta suit baƙaƙe wanda sukai matuƙar amsar farar fatarshi cikin yanayinsa na son kamewa yake kallonsu, da gudu Azaad ya tafi yana wangale baki ya ce "oyoyo Abbunaaaa " ya faɗa yana faɗawa jikinsa ɗaga sa sama ya yi yana dariya ya ce" _Written by_ *Nanameera* ```Love yhu oll```💖💖💖 [2/2, 20:10] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 🌹*TSAKANINMU*🌹 *Story and written by* * *Nanameera* _Tauraruwar royal star_ 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* _Haɗaka palace_ _Page_ 13&14.. ________Ya ce " na'am yaron Abbu" yana murmushi ya ce " Abbu dama zakazo shine baka faɗa mana ba?" saukeshi ya yi ya ce " saboda inason nayi suprising naka shiyasa " kama hannunsa ya yi suka nufi entrance ɗin gidan suna isa inda su Saima suke da murmushi Saima ta ce " welcome Abu Azaad, ina kwana " shafa kansa ya yi ya ce " lpy lao Saima ya kike ya karatun?" tana murmushi ta ce " wllh Alhamdulillah, irin wannan zuwa haka babu notice".ya ce "wallahi kam zuwan ne yazo abazata shiyasa amma ai munyi waya da Daddy" ta ce "ai kuwa Daddy bai faɗa mana ba, Azaad zo mutafi school" ɓuya ya yi abayan Aliyu ya ce "A'a ni wajen Abbu zan zauna " dariya ta yi ta ce " to kaje ka faɗawa Auntynka" da gudu ya ta yi inda Samha take tsaye kamar an dasata ya kama hannunta ya ce " Aunty zo muje wajen Abbu please" rasa yanda zatayi yasa ta tace toh sannan suka tafi. Suna zuwa ta kalleshi ta ce " good morning " ya ce" morning ya kike" tana wasa da fingers nata ta ce "lafiya klao ya Zaheera?" ya ce " she is fine" ta ce "masha Allah" kallonta Azaad ya yi ya ce" Aunty ni bazani school ba yau kinji "waro ido ta yi ta ce " saboda Abbunka yazo?" ɗaga mata kai ya yi yana kwabe fuska ta yi murmushi ta ce" kazo mutafi idan mundawo ma ai zamu tarar dashi kar kayi fashi kaji Love" turo baki ya yi lokaci ɗaya kuma ya fashe da kuka ya ce cikin zallar shagwaɓa" ni i'm not going to anywhere i swear" dariya sukayi duka Aliyu ya ce " shikenan yau ɗaya dai kayi fashi amma gobe zaka school ko?" gyaɗa masa kai ya yi Saima ta ce " wato saboda kaga Abbunka shine zaka mana rigima ko?, ai zai tafi ya barka ne" shuru ya yi mata bai kulataba Samha ta ce" ok tom sai mundawo kaji" da murmushi a fuskarsa ya ce "ok bye Aunty ki gaishemin da uncle Sapwan kice masa Abbuna yazo" da sauri Aliyu ya kalleta ta yi murmushi ta ce "ok zan faɗa masa kaji " daga haka sukai gaba sukuma suka shiga entrance ɗin gidan.... Bayan sun shiga mota Saima ta kalleta ta ce " wai meyasa bakison yiwa Abu Azaad magana?" kallonta ta yi ta ce " kamar yaya banason yi masa magana?" gyara zamanta ta yi tana facing nata ta ce " ina lura dake duk sanda zaku haɗu kina ignoring yi masa magana kuma kinsan isn't good idan Daddy yaji kinsan ranki sai ya ɓaci" harararta ta yi ta ce " to ai seki faɗa masa uwar sa'ido" murmushi ta yi ta ce " ko duk saboda kada Zaheera ta gane kune?" da mamaki ta ce " wai Saima what's wrong with you ne?, how mad you are kike haɗani da Abu Azaad?, banso wllh zan fara yi miki rashin mutunci " ta ƙarashe maganar tana galla mata harara, dariya ta hau yi kamar mahaukaciya ita kuwa Samha saboda takaici ko kallonta batai yiba ahaka har suka ƙarasa makarantar..... Misalin ƙarfe biyu bayan sun fito daga masallaci wayarta ta yi ƙara bayan ta ɗaga ya ce "ya kike sweethear?" murmushi ta yi ta ce "i'm fine and you" ya ce " i'm fine too ina Azaad" dariya ta yi ta ce "wllh yana gida wai Abbunsa yazo saboda haka bazashi school ba harda kukansa" murmushi ya yi ya ce " Allah sarki ai ɗa da mahaifi sai Allah banga laifinsa ba" ta ce "ok hakama zaka ce?" ya ce" Eh mana, ya maganarmu kin faɗawa Daddyn kuwa?" lokaci ɗaya gabanta ya faɗi saboda tunawa da abinda Daddyn ya ce mata, jin ta yi shuru yasa ya ce " naji kinyi shuru lpy, ko baki jina ne?" cikin ƙarfin hali ta ce " umh yanzu ina jinka, dama bansamu na faɗa masa bane sai yau idan mun koma gida" ya ce " ok dan Allah kiyi ƙoƙari ki faɗa masa kinji" ta ce" In sha Allah i will do that " ya ce "ok " daga haka sukayi sallama..... Wajejen la'asar suka koma gida bayan sun gyara sunci abinci suna zaune a parlour Saima ta ce "wai inasu Abu Azaad na jisu shuru?" Samha na operating laptop ɗinta ta ce "maybe sunyi nisa ne" ko rufe bakin batayi ba sukayi sallama suka shigo, da gudu Azaad yazo ya rungumeta tana murmushi ya ce " Aunty mun dawo" jawoshi ta yi gabanta ta ce " ina kukaje" da hannunsa yake mata indicating ya ce "mukaje asibiti sai kuma mu kaje shopping mall" ta waro ido ta ce " kace yawo kukasha, wait.. Ina tsarabata" tashi ya yi yaje gaban Aliyu ya ce " Abbu ina ledata" miƙa masa ya yi ya dawo ya zauna akan cinyarta ya ce "yawwa Aunty kinga komai biyu na siyo sai mu raba ko" rungumeshi ta yi ta na murmushi ta ce " Allah sarki my son yana son Auntynsa, to kabari sai zamu kwanta sai muci ko muna game" ɗaga mata kai ya yi ya ce " accepted" kallonsa Saima ta yi ta ce "ok kaida Auntyka kayiwa shopping ko?" turo baki ya yi ya buɗe ledar ya ɗauko wata chocolate ya miƙa mata ya ce " to kema gashi" dariya suka hau yi Saima ta haɗe rai ta ce " wane ya cemaka ni kwaɗayayyiya ce?" shuru ya yi ya mayarda chocolate ɗin cikin ledar ya kwanta jikin Samha, murmushi Aliyu ya yi ya ce "ok karki damu ni nayi miki shopping ki rabu dasu" tashi ta yi ta koma gefensa ta zauna tana murmushi ta ce " thank you Abu Azaad" ta kalli Azaad ta ce "ohya gashinan da baka siyonba Abbunka ya siyon" turo baki ya yi ya ce " ni ina ruwana, Aunty tashi mu tafi ɗaki muyi bacci" ok tace sannan ta miƙe ya rike hannunta suka shige ɗakinsu..... Da daddare suna zaune suka dinner Daddy ya ce " Doctor amma zaka ɗan jima anan ko?" murmushi ya yi ya ce " Eh zanyi kamar one-two week inaga" buɗe baki Mommy ta yi ta ce " no ina wani daɗewa a one week gaskiya kayi ko one month ne ka taimaka kashiga asibitina dan akwai patient ɗin da suke buƙatar irinku" ya ce "ok In sha Allah zanga nayi ƙokarin haka" ta ce "yawwa ko kaifa" dariya Azaad ya yi ya ce " Abbu ka bari kayi one year kaji" murmushi Aliyu ya yi ya ce "idan ka gaji da Naija sai mu koma tare daman gidan ya yi shuru" kwabe fuska ya yi ya ce " Abbu da Aunty Samha?" ɗago kai ta yi ta kallesu sai kuma ta yi ƙasa da kai Aliyu ya ce "idan zata bimu sai mu tafi tare" murmushi Saima ta yi tana kallonta ta ce " haba ai zata biku mana" harararta Samha ta yi ta ce " school ɗinfa?" Azaad ya ce " ai akwai universities dayawa a ethopia " ta ce " dan Allah kayi haƙuri ka barni" murmushi kowa ya yi sannan suka cigaba da cin abincinsa..... Wajejen ƙarfe sha biyu na dare ta miƙe ta fito parlour dan ɗaukan ruwa, zaune ta ganshi yana operating laptop ɗinshi a parlour'n tazo ta huceshi bayan ta dawo zata koma ya ce "keee!" juyowa ta yi taga bama ita yake kalloba hakan yasa ta dawo ta tsaya ta ce" gani" yana duba wayarsa ya ce " matsa a kaina" ta gane me yake nufi yasa ta tsuguna ta ce "gani to ni bacci nakeji" yana kallonta ya ce " who stop you?" turo baki tayi yana kallonta ya ce " wane Sapwan?" ɗago kai ta yi ta kalleshi sai kuma ta ce " wane Sapwan ɗin?" yana mata wani kallo ya ce " ina miki wasa?" kwaɓe fuska ta yi ta ce " wllh bansan me kake nufi ba" harararta ya yi ya ce " Samha kinsan ni ba abokin wasan ki neba ko?, ki faɗamin gaskiya ko na ɓata miki rai wlh" fashewa ta yi da kuka ta ce " ni wallahi bangane ba" tashi ta yi zata gudu ya fincikota ta waɗo jikinsa zata tashi ya matseta hakan yasa ta yi shuru tana ajiyar zuciya yana kallonta ya ce " yanzu faɗamin waye shi kuma mene alaƙarki dashi?" shuru ta yi tana kallonsa ya ce " saina tsokane miki idanunki kike kallona" kwanciya ta yi a ƙirjinsa ta ce " lecture'n makarantar mune fa" ya ce " shine yasa kike kulashi har Azaad yasanshi?" ta ce " kawai fa makaranta ya taɓa kaimu shine fa ya sanshi" bige mata baki ya yi ya ce " wallahi duk ran'da nasake ganin ki da wani saina karya ƙafarki tunda ke bakida hankali" yana faɗa yana squeezing bakinta daidai nan Saima ta buɗe labulen windows ɗinta, murza idonta ta yi dan tabbatar da abinda take gani gaskiya ne, saboda mamaki ta kasa rufe bakinta saboda yanda taga Samha kwance jikin Abu Azaad shikuma ya ranƙwafa kansa daidai fuskarta yana mata magana, sosai tayi mamakin amma tayi shuru ta tsaya tana ƙare musu kallo sannan ta sauke labulenta ta koma ta kwanta cikeda mamaki... _Written by_ *Nanameera* ```Love yhu oll``` 💖💖💖💖💖 [2/5, 22:26] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 🌹*TSAKANINMU*🌹 *Story and written by* * *Nanameera* _Tauraruwar royal star_ 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* _Haɗaka palace_ _Page_ 15&16. _________Wajejen ƙarfe tara suna zaune suna breakfast ita kuwa Saima ta kasa cin abincin gabaɗaya kanta ya kulle tana cikin tunaninta Daddy ya ce " Saima what's wrong with you?" murmushi ta yi ta ce " nothing Daddy" Samha ta ce " Daddy inason anjima naje supermarket please" yana goge bakinsa ya ce "ok but karkiyi dare" ta ce" insha Allah" tashi ya yi shima Abu Azaad ya miƙe kallonsu Azaad ya yi ya ce " Abu zan biku" girgiza masa kai ya yi ya ce "no babu inda zaka kayi zamanka kaji" maƙe kafaɗa ya yi ya ce" please Abbu" haɗe rai Aliyu ya yi ya ce"kai i'm play with you?" girgiza kai ya yi ya ce "to shiga hankalinka ka koma ka zauna zan siyo maka abun daɗi" shuru ya yi suka fita sannan ya tafi gurin Samha yana zuwa ya faɗa jikinta ya fashe da kuka, rungumeshi ta yi ta ce " ya'isa kaji, muma zamu fita anjima kuma bazai bimuba" shuru ya yi ya cigaba da kukanshi da kyar ta samu bacci ya ɗaukeshi Saima ta ce "gaskiya kina ƙoƙari sai kace ɗanki" kafin ta yi magana Mommy ta ce" au ke bazaki iya yimasa hakaba?" ta ce "tab, ni bazan iya wahala ba inta cewa ɗa ya yi shuru ai wlh sai nayi masa duka" sakar baki Mommy ta yi tana kallonta har ta gama maganar sannan ta ce "Allah ya bamu rai da lafiya naga yanda zakiyi da naki ɗan" mikewa Samha ta yi da Azaad a hannunta ta ce "irinsune waɗanda yayansu ke dukansu" tayi gaba tsaki Saima ta yi ta ce" aikuwa da nayi asara" tashi Mommy ta yi ta ce" ni zanje na shirya saboda inada patient ɗin dazan duba" Ok ta ce sannan itama ta tashi ta shiga ɗakinta..... Bayan ta idar da sallar azahar tana zaune tana karatun al-qur'ani ta buɗe ƙofa ta shigo, ɗaga kai ta yi ta kalleta sannan ta mayar kan qur'anin, zama tayi gefenta gadon har ta idar da karatun ta ajiye sannan ta kalleta ta ce "ke kuma ina zuwa?" murmushi ta yi ta ce "wlh zanje gidansu Aleeya ne ana birthday ɗin brother'nta" da mamaki Samha ta ce" amma kintambayi Daddy zaki fita?" ta ce" wlh kwata-kwata na manta shiyasa nazo na faɗa miki koda zai rigani dawowa" kallonta Samha ta yi ta ce "to dolene sai kinje?" tashi tayi ta ce" haba Samha idan Aleeya ce ake birthday ɗinki ai ko bata saniba zata zo ni kuma saina kasai yimata kara?" kwanciya Samha tayi ta ce "sai kindawo Allah ya tsare ya kiyaye" "Ameen" sannan tayi waje..... Bayan ta gama ɗaukan duk abinda take da buƙata taje counter dan biyan kuɗin akace mata anbiya sosai tayi mamaki taceda mutumin "dan Allah wane ya biya" ya ce "wata mata ce yanzu ta fita tasa baƙar abaya"ok ta ce sannan ta kama hannun Azaad suka fito da sauri..... Tana ƙoƙarin shiga motarta ta taɓa bayanta ta ce "baiwar Allah" juyowa tayi ta zare face mask ɗin fuskarta, a firgice ta kalleta sai kuma tayi baya cikin rawar murya tana nunata da yatsa ta ce"zaa..za..Zahra" fashewa sukayi da kuka atare tazo ta rungumeta, kuka suke wanda zai karyawa duk wani mai sauraro zuciya, kukane wanda yake fitowa daga ƙasan zuciyarsu kusan 10mns sannan suka fara sauke ajiyar zuciya Samha ce tayi ƙarfin halin cewa" Zahra daman zan sake ganinki a rayuwata?, naɗauka mun rabu kenan har abada" goge hawayen fuskanta ta yi ta ce "ya jikin naki Fateema?" wani kukan taji yana tawo mata ta yi ƙarfin hali ta ce "ai jikina bazai taɓa samun sauƙi ba tun randa na rabu dake jikina yake ciwo har kawo i yanzu kuma har yau ba' saniba a gidanmu" leƙa bayanta ta yi taga Azaad da mamaki ta ce"kinyi aurene?" jawoshi ta yi gabanta ta ce" banyiba wannan ɗan cousin ɗina ne, kefa?" murmushi tayi kafin tayi magana wata yar ƙaramar yarinya wacce bazata huce 2yrs ba Samha ta ce "masha Allah, ya sunanta?" ƙara fashewa ta yi da kuka irin kukan takaicin nan ganin haka yasa Samha ta ce" Zahra lafiya?,ko dai wani abu ya faru ne?" kuka kawai take takasa magana hakan yasa Samha ta ce"please zo muje gidanmu kinji" batayi musu ba ta kama hannunta suka shiga motar Zahra ita kuma ta cewa driver ya tafi gidan..... Suna shiga gidan ta zaunar da Azaad da yarinyar a parlournta ta zuba musu chocolates a gaba sannan ta kama hannun Zahra suka zauna ta ce "Zahra yimin bayani meya faru bayan rabuwarmu?" cikin mutuwar jiki da kuma takaici tace "abubuwa da yawa sun faru Samha, bayanda naje gida babana ya koreni a lokacin saboda haka Mamana ta kaini gidan sister'nta na zauna har wasu wattani, bayan nayi kusan two months agidan sai.......fashewa tayi da kuka na zallar ɓacin rai ta ce" Samha cewa akai inada ciki" a firgici Samha ta kalleta jikinta banda rawa babu abunda yake ta ce "bangane ba Zahra kina nufin sabida abunda ya faru kika sami ciki?, ko kuwa aure akayi miki?" kamo hannunta tayi ta riƙe ta ce "babu wanda ya yimin aure, cikin jikina ya samune sanadiyyar abunda ya faru dani" cikin kuka Samha ta ce"inna-lil-lahi wa-ina ilaihi raji'unn, to ya kikayi da cikin?" murmushi ta yi ta ce "itace waccan yarinyar da kika gani, Samha Amrah shegiyace batada ub.....wani irin raunataccen kukane ya kwace mata itama Samha na tayata, sosai sukayi kukansu sannan sukai shuru Samha ta ce" wlh bazai yiwu ba dole ya karɓi ƴarsa tunda tanada uba kisan shi nima kuma nasanshi" girgiza kai Zahra ta yi ta ce " no Samha na haƙura yaje shida Allah, nasan Allah zai hukuntashi daidai da laifin daya aikata " tsaki Samha ta yi ta ce " haba Zahra kada ki manta yarinya mace kika haifa ba namiji ba me kikeso yarinya ta faɗa idan ta girma aka tambayeta ubanta?, wlh yanda ya ƙunsa mana baƙin ciki wllh shima sai ya ɗanɗani irin wannan zafin kuma dole abiwa yarinya haƙkinta" shuru Zahra tayi sai kuma ta ce "banaso gidanku suji wannan maganar Samha, yanda tun farko basujiba to banso yanzu suji saboda hakan zai iya kawo hargitsi a tsakaninku kuma dan Allah ki sanarda kowa halinda kike ciki na ciwon zuciya saboda banga amfanin ɓoye musu ba plx" murmushi Samha ta yi ta ce "bazaki ganeba Zahra, ciwon dake damuna nawane ni kaɗai idan har iyayena sukaji to ransu bazai masu daɗiba saboda zasuga akan namiji ciwon zuciya ya kamani it doesn't make sense, saboda haka zanyi managing ciwona har sanda Allah zai ɗauki raina" Zahra ta ce " wannan ba tunani bane Samha ya kamata ace sun sani kodan saboda halin rayuwa, sannan maganar namiji ya samaki ciwon zuciya ai ba kanki farauba saboda haka ki faɗa masu kawai" kallonta Samha ta yi tana goge hawayen fuskarta ta ce"Zahra har yau idan na tuna zuciyata zafi takemin dan Allah dan Annabi Zahra ki yafemin kinji wllh bansan zai aikata hakaba" rungumeta Zahra tayi ta ce "haba Samha ai *Tsakaninmu* babu irin wannan nasan kema da kece irin abunda nayi shi zakiyi saboda haka har abada banayin danasanin abunda na aikata dan kin cancanci fiye da haka agurina" dariya Samha tayi tace "nagode sosai Zahra, yanzu abunda zamuyi kinga yanzu yayi yamma amma idan Allah ya kaimu gobe sai musan yanda zamuyi " tashi tayi tace "ok Allah ya kaimu Samha sauran ki makara dan nasan halinki" dariya tayi ta ce "haba ai wannan da ne amma yanzu ko teacher bazai faɗamin sauri ba" dariya sukayi dukkansu sannan suka fito parlour 'n........ Zaune suka tadda su Azaad suna cin abinci suna wasa abunsu suna ganinsu amma basu kulasuba Zahra ta ce "Amrah taso mu tafi" kallonsu sukayi sai Azaad ya ce "dan Allah ki barta anan kinji" cikin siririyar muryarta ta ce "Mommy ki barni anan plx" murmushi Samha ta yi ta ce"plz ki rabu da'ita ta kwana anan dan Allah" kallonta Zahra tayi ta ce"makarantarfa?" ta ce "dan dai gobe ɗaya sai suyi fashi kinji Mommy" dariya ta yi ta ce" shikenan Allah ya kaimu" "Ameen tace sannan suka fita dan rakata ...... Zaune suke agurin partyn wanda ita duk hankalinta ya yi gida ta kallli Aleeya ta ce" wai Aleeya ba yanzu zamu tafi bane?, nifa ba'a sani ba a gidanmu na fito" tsaki Aleeya tayi ta ce "ke kinfiye tsoro Yazeed nefa kina gani yanzu ya tafi karɓo mana abunsha kuma naga yanzu za'a yanka cake ɗin" kafin tayi magana yazo wajen ya zauna ya ce " sorry na barku ku kaɗai ga abunsha ku sha yanzu zamu tafi" ok suka ce sannan suka ɗauka suka farasha ya ce"i'm coming plx" suka ce ok........ Sosai take mamaki ganin har kusan ƙarfe goma amma Saima bata dawoba gashi su Daddy duk basu dawoba Azaad da Amrah kuma sunyi bacci, tana cikin wannan tunanin ne taji ƙarar shigowa gidan sosai taji relief jin wani ya dawo agidan ta koma tayi kwanciyarta............. *just manage this lover's saboda yanayi na jiki iya abunda zan iya kenan kutayani da addu'ar samun sauƙi please👏👏* ```Written by``` *Nanameera* _Love's yhu oll_ 🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻 _Tauraruwar royal star ce✍️_[2/6, 21:55] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 🌹*TSAKANINMU*🌹 *Story and written by* * *Nanameera* _Tauraruwar royal star_ 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* _Hadaka palace_ _Page 17&18_ __________Bayan ta idar da sallar asuba ta fito dan shiga kitchen har a sannan tana mamaki ina Saima take, lokacin da gari yayi haske tana kitchen bayan ta gama dafa abincin aka buɗe ƙofar a ka shigo duk zatonta Mommy ce yasa bata juyaba ta cigaba da abinda take, tsayawa ya yi abayanta yana ƙare mata kallo ajikinta taji ana kallonta hakan yasa ta juyo sukai ido biyu dashi buɗe baki tayi zatayi kuka ya saka tattausan hannunsa ya rufe mata baki ya juyo da ita gabansa alokaci ɗaya. Kallonsa ta shiga yi kamar munafuka ganin irin kallon da take mai yasa ya ce" dena kallona kona tsokane miki ido" ya fada yana cire hannunsa daga bakinta turo baki ta yi ya ce" wa kike ma wannan abun?" girgiza kai tayi saboda sanin muguntarshi ta ce" ni badakai nakeba wlh" ɗauke kansa ya yi yana murmushi ya ce "zaki sanine yarinya kiyi iya yinki time ɗinkine" juyawa ya yi ya fita ita kuma ta haɗo kayan ta fito..... Misalin ƙarfe takwas ta fito cikin shigarta ta abaya as usual milk colour ta gaisheda su Daddy sannan ta zauna Mommy ta ce"wai wannan yarinyar ƴar wace?" kallon Amrah ta yi ta ce" Amrah sunanta ƴar ƙawatace jiya sukazo shine Azaad ya ce abarta anan yau zan maidata" Ok Mommy ta ce Daddy ya kalleta ya ce" jeki kirawon Saima" wata irin faɗuwar gaba taji ya saukarmata amma bata nuna ba ta ce"toh" sannan ta tashi jiki a sanyaye ta nufi ɗakin...... Kwance tasameta ta lulluɓa da duvet,sosai taji daɗi aranta ta ƙarasa ta zauna gefenta ta ce" yaushe kika dawo jiya?" dakyar da buɗe baki ta ce" banida lpy ne saida mukaje asibiti sannan nadawo gida" ta ce" Allah sarki sannu meyake damunki" tashi zaune tayi ta ce" wlh zazzaɓi nake yi amma yanzu naji sauƙe bansanma safiya tayi hakaba" tashi ta yi ta ce "ok daman Daddy ne yace nakira ki" ta ce "toh"..... Kallonta sukayi har ta ƙaraso sannan Daddy ya ce"where is she?" ta ce" tana wanka ne yanzun zata fito" ok ya ce sannan ya cigaba da cin abincinsa........ Har kusan azahar tana zaune a ɗakinta bata fito tunda safe data fita da gaida su Daddy dan ko breakfast batayi tana ɗaki akwance shigowa ɗakin tayi tana kallonta ta ce"please Saima zan ɗan fita ki zauna da Azaad da Amrah" ok ta ce sannan ta tashi ta fito parlourn...... Kusan 5mins suna zaune a cikin motar sannan Samha ta ce" mu shiga Zahra" Ok ta.ce.sannan suka fito suka shiga gidan...... Zaune suka tadda shi ya hakimce akan kujera yana shan ice-cream hankalinsa kwance, Kallonsu ya yi sai kuma ya miƙe yana waro ido ya ce".Zahra kece?" tana kallnsa ta ce" kayi mamakin ganina ko?" girgiza kai ya yi ya ce" bawai mamakin ganin naki nayiba amma na ɗauka kin mutu" ta ce".toh Allah yafi ƙarfinka kayi zaton ka kasheni amma kuma Allah ya kiyaye ni kodan na tona maka asiri" wata irin mahaukaciyar dariya ya yi ya ce" ay kinyi kaɗan ki tonamin asiri dan idan kika tonan asiri kamar kin tonawa kanki ne kuma ni babu abinda kika isa kiyimin " cikin ɓacin rai Samha ta ce"ok daman tunaninka kenan dayasa kake lalata ƴaƴan mutane?, to kasani wlh awannan karan bazaka shaba dan dole sai an hukuntaka" wani killer smile ya yi ya ce" Samha kenan kinsan har abada bazan iya yimiki rashin mutunciba saboda ina maki kallon masoyiyata da'ace kinada wayewa toda yanzu munyi aure nida ke kuma yanzuma idan ban aure kiba zan auri ƴar biyunki kinga abunda kike gudu ayi dake zanyi da ƴar uwarki kum....wata mari ta ɗauke shi dashi ji kake tasss afusace ya ɗago kai yana kallonta ya riƙe kuncinsa cikin zallar ɓacin rai ta ce" wlh kayi kaɗan ka auri jinina kai baka kai wannan matsayinba kamar yanda na nesanta dakai haka Saima zata nesanta dakai kuma saina tona maka asiri wlh, nasan akwai abubuwa da yawa wanda baka saniba amma ni nasani" yana mata wani kallo ya ce" abu ɗayane zaisa na barki ki fita gidan nan araye saboda ina sonki kamar ynda nake faɗa miki amma kada kiyi tunanin kin mareni zai huce wlh saina rusamiki farin cikinki kinji na rantse" wani banzan kallo tayi masa ta ce "kai ka isa ai wlh kayi kaɗan ka rusamin farin cikina saboda yanzu ba da bace" tana gama faɗin hakan ta kama hannun Zahra sukai waje....... Tsayawa yayi yana kallon ƙofar da suka bi Mubarak ya fito ganinshi tsaye yasa ya ce "lpy bro?" kallonsa ya yi ya ce "nothing karka damu" ya ce"ok"....... Bayan sundawo gida suna zaune parlourn a gidan su Zahra Samha ta ce "plx Zahra karki saka wannan abun a ranki kinji" girgiza kai Zahra tayi ta ce"i can't Samha wlh duk sanda na tuna da Yazeed zuciya zafi take min sai naji inama ban taɓa zuwa secondary school ba, sai naji inama nice nakamu da ciwon zuciya na mutu ko kuma na kashe kaina, ayau dana sake ganinshi naji kamar na ɗauki wuƙa na caka masa ya mutu idan yaso nima akasheni, Yazeed ya gama cutata babbar cutarma daya kasance ƴa mace na haifa me zancewa yarinyata idan ta girma?, wannan yasa nakejin Allah yasa na mutu na huta" ta ƙarashe maganar tana sakin wani raunataccen kuka. Kamo hannunta Samha ta.yi ta ce"kiyi haƙuri nasan dole akwai raɗaɗi amma ki daure kinji Zahra, yanzu maganar danake miki wlh Yazeed so yake ya auri Saima kuma ta rigada ta yarda dashi hundred percent nayi iya bakin ƙoƙarina amma abanza" cikin tashin hankali ta ce" subhanal-lahi yanzu mene ne mafita Samha dan wlh bazamu zuba ido Yazeed ya aureta ba" murmushi Samha ta yi ta ce" In sha Allah inaso nasamu lokacine na zauna nabata labarin Yazeed na tabbata Saima zata yarda dani" In sha Allah ta ce sannan ta mike dan zubo musu abinci....... Sai bayan magrib sannan tashigo gidan ganin babu kowa a parlourn yasa tayi shigarta ɗaki tai sallah tayi wanka sannan ta fito, lokacin suna zaune suna cin cake ta zaune gefensu ta ce"lallai yarannan wane ya baku cake?" Azaad na saka wani lomar cake ɗin abakinshi ya ce" Aunty Saima ce ta bamu" ta ce" enyeee ina take aunty Saiman?". ya ce "tashiga ɗaki dan tace batajin daɗi" miƙewa tayi ta ce"lemmme check her" sannan ta nufi ɗakin................ Zaune ta sameta gefen gado tayi shuru kana ganinta kasan tunani take zama tayi gefenta ta ce" Saima lpy kodai jikinne?" girgiza kai ta yi ta ce" no naji sauƙi sosai kawai dai banida kuzari shiyasa" ta ce" ok bari Mommy tadawo sai ta baki magani" kallonta ta yi ta ce" basai ta baniba naji sauƙi sosai" murmushi tayi ta ce" to ko nadafa miki abun. daɗi kamar peppersoup haka?" ɗaga mata kai tayi ta ce"Eh plx wlh daman yunwa nakeji " harararta ta yi ta ce" to sarkin kwaɗayi bazan yiba" langwaɓar da kai tayi ta ce"plx twinny ki taimaka" tashi tayi ta ce"naji zanyi karki cinyeni" dariya tayi ta ce"ni awa na cinyeki" ta ce" ke mana a Saima ta yaya Ayaan yar baƙa" haɗe rai tayi ta ce" Allah kuwan banaso kidaina faɗamin" dariya tayi sannan tayi waje.......... Gama dafa kazar kenan ta zubota a bowl tana fitowa ta tadda Abu Azaad a zaune akan kujera yana danna wayarsa kallonsa tayi ganin yanda yake murmushi ta fahimci da wacce yake wayar ai kuwa ta haɗe rai tazo zata huce ta gabansa ya saka hannu ya jawota, kallonsa tayi ta ce" Allah Abu Azaad ka rabu dani " bowl ɗin hannunta ya karɓa ya buɗe ya ce" wannan na wane?" girgiza masa kai tayi ta ce" A'a wlh na Saima ne batada lpy" kafin ya yi magana Saima tafito tana kallonsu ta zauna kan kujera kusada shi ta ce"shine kika gama dafa naman kika kawowa Abu Azaad bayan kinsan halinsa da nama?" haɗe rai Samha tayi ta ce" to nina bashi ba kwata ya yiba" dariya yayi ya kalli Saima ya ce" tawo mu ci ki rabu da ita" murmushi tayi sannan ta matso suka saka kwanon a tsakiya suna ci, ita kuwa Samha tsayawa tayi tana kallonsu ganin da gaske sun kusa cinyewa sai kawai ta fashe da kuka, murmushi Aliyu ya yi sannan ya gutsuro naman yana kallonta ya ce" haaaaaaa " turo baki tayi sai kuma ahankali ta buɗe bakin ya saka mata naman ta ɗauke kai tana taunawa a hankali dariya Saima ta hau yi, saida tayi mai isarta sannan ta ce". ```Ayi haƙuri dani lover's yau banida caji ayi manage wannan plz``` _Written by_ *Nanameera* ```love's yhu oll``` 🫶🏻🫶🏻🫶🏻🫶🏻 [2/8, 00:27] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 🌹*TSAKANINMU*🌹 *Story and written by* * *Nanameera* _Tauraruwar royal star_ 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* ```Haɗaka palace``` _Page19&20_ ________Ta ce " gaskiya Abu Azaad kana shagwaɓaata da yawa jifa wani rashin mutunci ana bata tana wani yatsine fuska" harararta Samha ta yi ta ce" kedai ki daina munafurci wlh banza kawai" ɗaga kafaɗa ta yi ta ce" ina ruwana" tashi ya yi ya ce" nikam saida safe dan gobe inada abubuwa dayawa" murmushi Saima ta yi ta ce" amma ai baka kusa tafiya ba ko?" ya ce" no nakusa In sha Allah next week nakeso na koma" buɗe baki tayi ta ce" haba Abu Azaad gaskiya kabari sai nanda two weeks sannan" murmushi ya yi ya ce" su kuma patient ɗina nayi yaya dasu?" turo baki tayi ta ce" sai suje wani asibitin " dariya ya yi ya ce"kin fiye rigima saida safe" ok ta ce sannan ya shige ɗakinsa....... Yana shiga ta kalli Samha ta ce" twinny kinsan me?" girgiza kai ta yi ta ce"wlh mutumin nan fa classy ne na rantse ga kyau ga kuɗi abun ba'a cewa komai " tsaki Samha ta yi ta ce" ke bakida hankali ko?, ki dinga da kinga mutum kice classy ne zakiga classy ganin idonki wlh" ta ce "tab wlh saina faɗa kinsan ni inaso naga namiji haɗadɗe sosai yafi birgeni wlh" tashi ta yi ta ce" ai kuwa kina tareda wahala" daga hakka ta shige cikin ɗakin da ta duba me su Azaad keyi....... Washe gari suka shirya suka tafi makaranta as usual amma saida ta fara biyawa gidansu Zahra ta kaimata Amrah sannan ta wuce ta kai little Azaad makaranta..... Tunda taje makaranta ta zauna tayi shuru ba kamar ko yausheba da take cikin nishaɗi da kula mutane, bayan sun fito daga lecture ne Aleeya ta ce" wai yau Saima.lafiyarki klao?" harararta ta yi ta ce" bansani ba, please Aleeya ki rabu dani saboda rai na aɓace yake karki tunzurani please ki rabu dani" da mamaki Aleeya ta ce"Saima yau ni kike na rabu dake?, ni Aleeya!?"afusace ta ce " and so what?, ko ana dolene nace ki rabu dani" bata tsaya saurarenta ba tayi gaba ta barta agurin. Kai tsaya department ɗin su Samha ta tafi, tana zuwa kuwa tayi sa'a suna zaune itada Aysha suna karatu, zama tayi gefenta ta yi shuru hakan yasa Samha ta ce" what's wrong?" kallonta ta yi ta ce"nothing' kawai dai nazo wajenki ne" sosai Samha tayi mamaki dan rabonda Saima.tazo wajenta haka kawai har ta manta amma sai ta basar ta cigaba da karatun ta........ Bayan sun tashi daga makaranta sun fito taga Saima tsaye kusada mota ta ƙarasa wajnta dan tayi mamaki da ta ganta a tsaye, tana zuwa ta ce" Saima lafiya baki tafi gidaba?" murmushi ta yi ta ce" i'm waiting For you shiyasa" sosai taji daɗi aranta ta ce" ok zo mutafi" toh ta .ce sannan suka jera suka tafi abin sha'awa kamar da..... Suna shigowa gida Azaad ya fito daga mota da gudu ya yi cikin gidan saboda motar Abbunsa daya gani........ Suna shiga suka tararda Daddy, Mommy, Abu Azaad sai kuma Azaad da mamaki Samha ta ce" lafiya dai?" kallonsu Daddy ya yi ya ce" Wlh Zaheera ce batajin daɗi shine aka faɗa masa zai tafi" Saima ce ta ce" inna-lil lahi wa inna-ilaihi raji'un yaushe?" Mommy ta ce"wai kusan one week tana ciwon a tsaitsaye to yanzu kuma shine abin yayi worth" Samha ta ce" Allah sarki Allah ya bata lafiya" sai a sannan ya ce" Ameen" ta kalli Azaad ta ce" Azaad zaka bi Abbunka ne?" da sauri ya ɗaga mata kai ya ce". Aunty Samha zani naga Ummina" batasoba amma bazata hanashi zuwa ganin mahaifiyarsaba ta ce" tom zona sanja maka.kaya" girgiza kai ya yi ya ce" no ni kibarni haka" ta fuskanci yaron ya tsorata so yake yaga babarshi yasa ta rabu dashi kawai Daddy ya ce" yanzu zaka tafi?" ya ce" Eh nasa an yimin booking ɗɗin jirgi to wank kawai zanyi na tafi, Azaad muje kayi wanka kaji sai mutafi" bai masa musu ba ya kama hannunsa suka shiga ɗakinsa Mommy ta ce" Samha ki ɗauko masa kaya kafin yayi masa wanka" to ta ce sannan suka shiga ciki jiki a mace....... Tana shiga ɗakin ta tararda ya gama shiryawa yana shafawa Azaad mai, ahankali ta ƙaraso ta zauna gefen gadon tana shaƙar daddaɗan ƙamshin turarensa wanda duk inda ya zauna sai turaren ya riƙe saida ya gama shafa masa sannan ta jawoshi ta saka masa kayan tana gama saka masa Aliyu ya ce" jeka yiwa su Daddy bye bye" da gudu ya fita ta bishi da kallo. Sai da ya fita sannan ya zauna gefenta yana kallonta ganin yanda yake kallonta yasa ta sunkuyar da kanta tana goge hawayen fuskarta, tattausan hannunsa yasa ya ɗago fuskarta kamar wanda ya zuga ta ta fashe da kuka, rungumeta ya yi yana patting bayanta kusan 5mins suna haka kafin ta fara sauke ajiyar zuciya saida yaga hankalinta ya nutsu sannan ya ce" mene na kukan?, ai zaki biyo mu ko?" sake rushewa tayi da kukan ta ce" Abu Azaad plx karku tafi kaji" tattausan murmushi ya yi yana goge mata hawayen ya ce" kinaso ki bimu?" ɗaga masa kai ta yi ya yi murmushi ya ce" shikenan ki tambayi Daddy" kwaɓe fuska ta yi ta ce"he won't let me" ya ce" to kinga ni yanzu dole na koma saboda bazai yiwu ba ace Zaheera na asibiti ni kuma ina nan, amma ki bari In sha Allah soon zan dawo" haɗe rai ta yi tana tureshi ta ce" ni kadai naimin maganarta, kuma kuyi tafiyarku ko kadawoma bazan bikaba" dariya ya yi yana jawota ya ce" shikenan sorry kinji yanzu kizo muje ki rakani" tashi tayi ta fita sannan shima ya fito..... Zaune suka tadda su kowa ya shirya hakan yasa sukai waje kai tsaye kuma filin jirgin malam Aminu kano suka nufa.......... Wajen 5mins a fara alerting tashin jirgi suka miƙe little Azaad yana kallon Samha ya ce" Aunty Samha i'm going to miss you" batasan sanda ta fashe da kukaba ta rungumeshi shima yana kuka da kyar aka samu sukai shuru sannan suka tafi yana ɗago mata hannu nikam nace Allah ya tsare hanya ya kuma kai ku lafiya Abu Azaad nd little Azaad..... Tunda suka dawo sukaji gidan so lonely sabo tirken wasa haka suka ƙarasa ranar gidan babu wani daɗi........ *Ethopia* Tunda yaje asibitin jikinsa ya yi sanyi domin bai ɗauka jikin nata yake hakaba shikuwa Azaad sai ɗauke shi su Ayaan sukayi saboda yanda yake kuka shi sai Umminsa ta tashi Hajia Mamama tayi shuru babu wannan kara gaɗin, da safe suna zaune a parlourn yashigo ya zauna suka gaisa sannan Mami ta ce"ya jikin nata?" ya ce" da sauƙi alhamdulillah" ta ce "Allah ya ƙara sauƙi" ya ce" Ameen", Azaad ne ya taso daga wajen Zaitoon ya dawo gabanshi ya tsaya ya ce" Abbu yaushe Ummi zata dawo?" cikin tausayin ɗan ƙaramin yaron ya ɗorashi kan cinyarsa ya ce" in sha Allah ta kusa dawowa kaji Azaad"kwanciya ya yi aƙirjinsa ya yi shuru kusan wasu mintuna bacci ya ɗaukeshi. Mama ta kalleshi tayi tagumi ta ce" Allah sarki Allah ya bawa wannan yarinya lafiya ji yanda ɗanta ya zama kamar maraya" murmushin ƙarfin hali Aliyu ya yi ya ce" Ameen Mama".......... Da daddare bayan an dubata suna zaune kusada gadon shida Azaad banda computer da take ƙara bazakace tanada rai ba deep down yake mamakin abunda ya haɗa Zaheera da cancer, amma idan ya tuna babu irin cutar da Allah baya ɗorawa bawansa a matsayin jarraba kuma anyi tafi haka sai yaji daɗi aransa............ ~Nigeria~ Kusan two weeks kenan da tafiyar su Azaad inda kullum Saima ta ke kasancewa a ɗaki saɓanin da da Samha ce me wannan ɗabi'ar yauma kamar kullum tana kwance a ɗakinta tayi shuru tana tunani kamar wacce aka tsikara ta tashi dukda yanda take jin babu daɗi jikinta ta fito ta shiga ɗakin Samha. Zaune ta tadda ita tana chatting a wayarta ta zauna gefenta Samha ta kalleta ganin yanda ta rame ta ce" wai Saima har yanzu jikin ne?" shuru ta mata tana kallonta Samha ta ce" i'm talking to you Saima" hawaye ne ya fara zirarowa daga idanunta ta riƙe hannun Samha cikin sanyin murya ta ce" twinny dan Allah na tambayeki wani abu?" da mamaki ta ce" why not?" ajiyar zuciya ta sauke ta ce" please twinny ki faɗamin meyasa bakiso na auri Yazeed kuma mene ne haɗinki dashi please Samha karki ce A'a" ji tayi gabanta yayi wani irin faɗuwa ta kalli biyunin tata ganin yanda take kuka yasa ta ce" zan baki labarin yanda nasan Yazeed da kuma abunda yasa banaso ki aureshi wanda hakan ya kasance alƙawarine amma ayau zan karya shi" sosai tabada attension ɗinta ta ce" ina jinki" ajiyar zuciya ta sauke sannan ta ce" *Two years ago* ```Written by``` *Nanameera* _Tauraruwar royal star ce✍️_ ~Love's yhu oll~ 🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [2/9, 23:18] Nanameera writer: 🌹*TSAKANINMU*🌹 *Story and written by* * *Nanameera* _Tauraruwar royal star_ 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* _Haɗaka palace_ _Page 21&22_ __________Fitowarsu kenan daga class a lokacin an fito break su hudu abunsu Fatima Mukhtar(Zahra), Zainab Sufyan(Zee)Lubna Kabir sai Fateema Ahmad Azaad(Samha). Tafiya suke suna hira kana ganinsu kasan ƴaƴan manyane dan duk a cikinsu babu ƴar me ƙaramin ƙarfi, suna shiga hostel ɗinsu kowacce ta zauna dan sosai suka gaji. Zee ce ta ɗauko goran ruwa ta buɗe ta sha sannan ta ce" gaskiya yau nagaji barin wancan malamin physics ɗin ɗan jaraba bazan taɓa barinka ka huta ba" dariya Lubna ta yi ta ce" ki ka gaji ko nagaji?, ai wlh idan na koma gida zan faɗawa Daddy a SS two zanyi graduation na huta dan banajin zan kai next year a makarantarnan" harararta Zahra ta yi ta ce "amma ke bakida hankali, banda hauka mene ne tazarar ss two ɗin da three naga idan kinyi haƙuri ƙammar yau ne zamuyi graduation ɗin kowa ya kama gabansa kodai Anas ne yake zugaki kiyi sauri ki gama kuyi aure?" dariya suka hau yi dukkansu banda Lubna wacce ta haɗe rai tana aika mata da wani mugun kallo ta ce" A'a uwar Anas ne ya sani agaba, na rantse Zahra idan kika cigaba da yimin haka zan yi miki rashin mutunci banza kawai ƴar iska budurwar malami" waro ido Zahra ta yi ta ce" kan ubancan! ni zaki zaga haka?, mikewa tayi tana riƙe ƙugu ta ce" to ai bani kaɗai nake kula malamiba kuma naga ai ba haramun na aikata ba" tsaki Samha ta yi tana kamo hannun Zahra ta zaunar ta ce" wai meyasa kuke yiwa mutane irin wannan halinne?, babu yanda za'ayi ku zauna bakuyi faɗaba, yanzu idan tayi candy wannan shekarar bafa zaku sake haɗuwa ba sai ikon Allah amma kullum cikin faɗa kuke kanar wani na ganin hanjin wani" murmushi Zee ta yi ta ce" gwara dai ki faɗa musu Samha wannan ai yawa ne wlh" tashi tayi ta ce" dan Allah kuzo muje mu ci abinci" tashi sukai suka fito dan zuwa inda suke cin abinci kamar yanda suka saba...... Sanye yake da wata dakkarkiyar shadda ash colour ya sanya hula da takalmi baƙi ya yi kyau sosai abunsa, zuba masa ido tayi sai kuma ta taɓo Zahra ta ce" Zahra!!Zahra kinga wani kyakkyawan guy" murmushi Zahra ta yi ta ce" wlh kuwa tubarkalla masha Allah yayi kyau" juyowa ta yi tana kallonsu jin suna magana ƙasa-ƙasa da mamaki ta ce" A'a lafiyarku klao?" dariya Zahra tayi ta na nuna mata hanyar dayake tafiya da ido ta ce"wlh wancan guy ɗin muke kallo" tsaki ta yi ta girgiza kai ta ce" Allah ya yaye muku wlh idan kuna haka bazaku samu kalar mazan da kuke soba saidai kullum kuyita gane-gane" Lubna ta ce"wlh ki gani akanki" suka cigaba da tafiya........ Yana zuwa gabansu suka durƙusa da girmamawa suka ce" good morning sir?" banda Samha wacce tayi kamar bata gansaba, babu yabo babu fallasa ya ce"morning how are you?" suka ce"fine" "good" kallon Samha ya yi sai kuma ya yi gaba bai ce komai ba.... Da mamaki Zahra ta ce" wai Samha lafiyarki klao kina ganin Sir Yazeed kuma kinsan abokin director'n makarantar nan ne amma baki gaisheba" harararta ta yi ta ce"to dayake abokin director ubana ne dazan gaishesa?, ni ko ƴan uwana sai naga dama nake gaishesu bare kuma wani can banyi niyya ba" tafa hannu Zee ta yi ta ce" correct, tawajena wlh shiyasa nake sonki nima kawai sabida ya burge ni yasa na gaishe sa wlh" dariya tayi Zahra ta ce" Ashe bamu kaɗai ya burgeba Lubna, itama Samhan da ta ciki na cikine" taɓe baki ta yi ta ce" wlh kuwa ƙarya kike kawai ni banga abun burgewa ajikinsa ba saboda nasaba ganin waɗanda suka nunkashi kyau da aji da kuɗi a family ɗinmu" haɗa baki sukai suka ce"Awwwnn " Lubna ta ce"please Samha dawa zaki haɗani wlh burina na auri handsome guy" dariya Samha ta yi ta ce" ai duk sunfi ƙarfinki bamu aurawa ƴan nigeria" riƙe haɓa ta yi ta ce"eyyeee harda faɗar magana?,to Allah ya baki haƙuri muma zamu sami daidai damu ƴan nigeria" ɗaga kafaɗa ta yi ta ce" da yafi sauƙi" daga haka babu wacce ta sake magana har suka isa......... Bayan sun gaisa da abokin nasa Kabeer mai Fata wanda shine director'n makarantar ya kallesa bayan ya ajiye ruwan hannunsa ya ce" abokina wata nagani a school ɗin nan kuma wlh ina sonta yarinyar ta haɗu" dariya Kabeer ya yi ya ce" kai kam wlh bakada dama, a ina ka ganta?" ya ce" wlh ina shigowa nagansu da wasu ƴan team ɗinta zaka ganta wata fara kamar dai half-caste ce " shuru ya yi can kuma ya ce" okeeee na ganeta Fateema right?" ya ce" i don't know her name but daga gani ƴar SS two ce saboda uniform ɗin ƴan SS two ne ajikinsu" ya ce" exactly Samha ce amma bari nasa akirawota ka ganta" murmushi yayi ya ce"thanks friend" ya kashe masa ido ya ce" never mind" daga haka ya hau kiran numbern messenger dan ya kirawota....... Suna komawa aji bayan an koma break headgirl tazo ajin suna zaune suna hira ta ce" who is Fateema Ahmad?" tashi Samha ta yi ta ce" I" headgirl ɗin ta ce" ok kije office ɗin director ana kiranki" ta juya ta fita, batayi mamaki ba dan azatonta Daddynta ne yazo ta kama hanyar office ɗin director n....... Da sallama tashiga office ɗin, ya amsa mata ransa asake ya ce" have a sit mana Fateema" ok ta ce sannan taje tasamu kujera ta zauna batareda ta kalli Yazeed ba wanda tun shigowarta yake kallonta. Kallonta Kabeer ya yi da murmushi a fuskarsa ya ce" Fateema kinsan meyasa na kiraki?" ta girgiza kai a hankali ya ce" toh daman ba wani abu bane friend ɗina ne ya ganki ya ce yanaso shine nasaka a kiraki saboda na sanar dake halin da ake ciki, idan yaso sai kije kiyi shawara zan nemeki" tunda ya fara maganar take kallonsa with mouth agape har ya idar sannan ta masa wani kallo ta ce" yanzu Sir dakai za'a haɗa baki wai wani ya kula ɗalibar makarantarka, wanda kamata ya yi ace kaine zaka hana faruwar hakan?". murmushi ya yi ya ce" Samha kenan ai wannan da kika sani amma yanzu zamani ya sauya kuma ni nasan halin abokina bazai miki wasaba sabida haka kamar yanda na faɗa kije kiyi shawara in sha Allah zuwa gobe zan nemeki" zatayi magana ya dakatar da ita ta hanyar ɗaga mata hannu ya ce" tashi kije" babu musu ta miƙe ta yi hanyar waje tana tafe tana waiwayen su cikeda mamaki....... Tana fitowa ta koma aji amma har suka tashi bata daina tunanin irin maganganun da ya faɗa mata ba kuma ta rasa wazata faɗawa dan tasan duk ba hankali suka cika ba. Da daddare bayan sun gama night prep sun kwanta kasancewar gadonta na kallon na Zahra yasa suke taɓa hira kafin suyi bacci, ganin tayi shuru yasa Zahra ta ce" balarabiya lafiya?" ajiyar zuciya ta sauke ta ce" wlh wani abune yake damuna tun ɗazu" waro idanu ta yi ta ce" meya faru?" a nutse ta fara bata labarin duk abunda ya faru tun daga farko har ƙarshe............ Shuru Zahra ta yi na wasu mintuna sai kuma ta ce" shikenan kice masa kin amince saboda ina ganin hakane kawai mafita saboda idan baki faɗaba bazai rabu dakeba amma idan kince kin yarda zaki iya dinga ƙin kulashi a haka har ya haƙura, a shawarata" murmushi Samha ta yi ta ce" wlh hakama za'a yi kinga a hankali saina janye jikina na rabu dashi batareda sunga nayi musu rashin mutunci ba" da haka sukayi addu'a kowa ya kwanta.......nima naje nayi kwanciyata sabida naga dare ya yi, kuma lover's kuje ku kwanta...... Attention!! Attention!! Attention!! *Na kusa gama book one na TSAKANINMU kuma book two ɗinsa isn't free it's 400# amma mutum ashirin ɗin farko zasuyi paying 300#only via 9086030007 Hauwa lawan Opay digital, you can start making your payment send evidence via 09086030007 whatsapp only* _Written by_ *Nanameera* _Tauraruwar royal star ce✍️_[2/12, 22:52] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 🌹*TSAKANINMU*🌹 *Story and written by* * *Nanameera* _Tauraruwar royal star_ 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* _Haɗaka palace_ _Page 23&24_ __________Da safe bayan sun gama shiryawa suka fito dan tafiya aji a hanya suka haɗu da Yazeed saboda daman kullum ne sai yazo makarantar kamar ibada, gaisheshi sukai kamar kullum sannan ya yi gaba yana kallon Samha, suna shiga aji malamin physics ɗinsu ya shigo kowacce ranta a haɗe sabida sun tsani physics, banda Samha wacce kamar ita kaɗai yake yiwa karatun saboda yanda ya bada attention ɗinsa wajen koya mata,sai kusan ƙarfe goma ya fita duk suka tashi daga kwanciyar da sukayi wasuma harda bacci...... Suna cikin cin abinci wata yarinya ƴar jss three tazo ta ce" Aunty Fateema wai kije inji director" ɗora hannu ta yi aka ta ce " nashiga uku ni Samha, ok tafi zanje" juyawa yarinyar ta yi ta tafi sannan ta miƙe ta ce" i'm coming" suka ce "ok"....... Zama tayi bayan ta gaishesu ya ce".Fateema me kika yanke akan maganar mu ta jiya?" numfasawa ta yi tana wasada fingers ɗinta ta ce" Sir na amince, amma banda shiga rayuwata ta makaranta" murmushi ya yi ya ce" good masha Allah yanzu zai dinga yi miki magana amma bawai wacce zatasa a gane ba kinji" ta ce" toh" kallonta ya yi yana cute smile ya ce" that means kin amince Fateema?" ɗaga kanta ta yi ta kalli Yazeed ta ce" Eh na amince" ya ce" thank you Samha i promise u will never regret" tashi ta yi ta ce"Allah yasa " sannan ta yi waje. Murmushi ya yi ya ce" gaskiya friend na gode sosai da wannan ƙoƙarin wlh yarinyar tayimin" dariya mai Fata ya yi ya ce" ai ka huce haka awajena " daga haka suka cigaba da hirarsu.......... Tashin su kenan daga islamiyya suna tafiya itada Zahra ta ce" najefa na ce masa na amince, amma.ina tsoro Zahra kaga Daddyna yaji" murmushi Zahra ta yi ta ce" karki damu Samha in sha Allah Daddy bazai jiba kuma kema kaga ki bari ki faɗa soyayyarsa kiyi komai a sannu sabida kinsan bawai soyayyar gaskiya bace" ta ce" in sha Allah, ni wlh baima burge ni ba " girgiza kai ta yi ta ce" u'un kar kice haka saboda ba kisan sanda zaki fara sonsa ba kinsan so babu ruwansa da mutum ya yi maka gwanda a kiyaye" dariya ta yi ta ce" wannan ai kece malamar soyyaya irin wannan tsara zance haka" harararta ta yi ta ce"banza ƴar iska bansan rashin mutunci" dariya ta yi suka jera suka cigaba da tafiyarsu........ Kusan one week kenan suna tare kuma babu laifi sun ɗan saba dashi yauma suna tsaye suna hira ya kalleta ya ce" wai love yaushe zamuyi aure?" murmushi tayi ta ɗauke kanta ya kamo hannunta ya ce" plx mana ko sainaje na yiwa Daddy kuka?" batasan sanda ta fashe da dariya ba tana nuna kanta ta ce"nii, ƴar gidan ubana, so kake Daddy ya ce nada ina karatun gabaɗaya ko?" dariya shima ya yi ya ce" daina karatu kuma?, toh yanzu yaushe zamuyi plx?" kwaɓe baki ta yi ta ce" nikam karabu daniii " dariya ya yi sosai ya ce" wow Love irin wannan shagwaɓa haka, kinsan kuwa inason mace shagwaɓɓiya irin sexy ɗinnan sweet". turo baki ta yi tana kallon wani wajen ta ce" ni dai sai anjima kada a nemeni" batayi auneba taji warm lips ɗinsa a bakinta,wata zabura ta yi zata gudu ya riƙeta gam yana cigaba da abinda yake, kusan 2mins sannan ya saketa yana sauke numfashi da gudu ta tafi batareda ta juyoba... Riƙe kansa ya yi ya ce" oh my god mena aikata haka?" lokaci ɗaya ya yi wani murmushi sannan ya shafa kansa ya yi gaba....... Tana zuwa hostel ɗinsu ta faɗa kan gadonta ta fashe da kuka, sai da ta yi mai isarta sannan ta tashi ta shiga banɗaki ta wanke fuskarta sannan ta fito daidai nan su Lubna suka shigo. Kallonta sukayi ganin yanda fuskarta ta yi jajur duk ta kumbura, da mamaki Zee ta ce" Balarabiya what's wrong?" murmushin ƙarfin hali ta yi ta ce" me kika gani?" wani kallo tayi mata na kin rainan hankali sannan ta ce" babu komai" Lubna ta ce" haba calm down kinsan dai Samha bata shawara da kowa banda Zahra saboda haka abar maganar" harararta Zahra ta yi ta ce" toh tunda kunsan hakane sai kubar maganar plx" cigaba da wata hirar sukayi cikin nishaɗi da annashuwa...... Da daddare as usual bayan sun kwanta Zahra ta ce" Samha ɗazu mene ya sakaki kuka?" zama ta yi ta bata labarin duk abunda Yazeed ya yi mata, sosai Zahra ta yi mamaki sai kuma ta ce" plx Samha karki saka wani abu aranki kuma karki sake kula shi saboda daman ni ban wani yarda dashiba" ta ce" that is the reason why tun farko banyi accepting ba saboda irin wannan mutane basu jin tsoron Allah" Zahra ta ce" wlh fa shiyasa tun farko nace karki zurfafa a cikin sonsa kin san maza" ajiyar zuciya ta sauke sannan ta ce" amma fa Zahra ina sonsa da gaske wlh, bansan yausheba amma inajinsa a raina sosai" baki buɗe Zahra ta ce" subhanal lahi amma Samha shiyasa nayi warning naki a kan kada kiyi zaton soyayya kuke " hawaye na sauka a kan fuskarta ta ce" wlh Zahra i don't know yaushe hakan ya sameni ba kawai naji ina sonsa kuma sosai wlh" Zahra ta ce" toh Allah ubangiji ya yaye miki Samha" ta ce " Ameen " sannan suka cigaba da hira kafin bacci ya ɗaukesu........ Tunda ya koma gida yake tunanin Samha shi kaɗai yake murmushi a haka har bacci ya ɗaukeshi..... Zaune ya tadda Alh. Mai Fata bayan sun gaisa ganin yanayinsa ya ce" ya Yazeed lpy kuwa?" girgiza kai ya yi ya ce" wlh ba lafiya ba....." plx ka taimakeni" numfasawa ya yi ya ce" gaskiya Yazeed bazan iya ba saboda babu yanda za'ayi mahaifinta ya yarda kuma itama yarinyar kasan bazata yarda ba kawai ka haƙura idan kuma ka matsu toh akwai mata sai wacce ka zaɓa" da damuwa ƙarara a fuskarsa ya ce" wlh bazan iya haƙura da Samha ba coz yarinyar ta haɗu kuma wlh urgent nakeso saboda kasan ni banason daɗewa" shuru ya yi sai kuma ya ce" nikam nayi iya yina sauran kuma ya rage naka" tashi ya yi ya miƙa masa hannu sannan ya ce" sai ka jini" ya yi murmushi ya ce" oll the best" ya ce" thanks" sannan ya yi waje......... Tundaga wannan ranar bata sake haɗuwa da shiba duk yanda zaiyi dan su haɗu sai ta kauce masa dukda itama ta yi missing ɗinsa sosai amma ta yi iya bakin ƙoƙarinta ganin ta manta shi amma abun ya faskara banda Zahra dake sake lallaɓarta a haka kusan two months wanda har cuta saida ta yi amma ba'a faɗawa Daddynta ba. Yauma ya kasance zasu fara second term examination suna zaune suna karatu banda Samha wacce ta rame ta yi baƙi, dafata Zahra ta yi ta kalleta da damuwa ta ce" wai Samha bazaki cire Yazeed a ranki ba?, yanzufa exams zamu fara gobe ya kamata ace kin daina tunaninsa haka don Allah kiyi concentrating a kan exams ɗinki kinji" gyaɗa mata kai kawai ta yi ta ɗauki littafinta ta buɗe sannan itama Zahra ta zauna ta cigaba da karatun........ Fitowarsu kenan daga exams ɗin suka zauna ƙarƙashin wata bishiya suna discussing akan jarrabawar kamar ance ta ɗaga kanta ta hangoshi yana nufuso ji tayi gabanta ya yi wani irin faɗuwa ganin inda take kallo yasa Zahra ta kalli direction ɗin ai kuwa sukayi ido huɗu dashi wata uwar harara ta maka masa ya yi kamar bai ganiba ya yi gaba abinsa. Kallon Samha ta yi ganin har sannan bata daina kallon inda ya bi ba yasa ta ce" Samha dan Allah dan Annabi ki manta da Yazeed a rayuwarki plx" ta faɗa tana goge mata hawayen fuskanta ba tareda ta ce komai ba........ Da sallama a bakinta ta shiga office ɗin director'n dalilin kiranta da yasa a kai, amma ga mamakinta sai taga Yazeed zaune suna hira hakan yasa ta tamke fuska babu alamar dariya ta ce" good day Sir" ya ce" how are yhu?" ta ce" fine" nuna mata kujera ya yi ya ce" have a sit" zama ta yi tana kallonsa alamar neman ƙarin bayani. Ganin irin kallo da take masa yasa ya ce" abokin ƙawarki ne yasa a kiraki" kallonta Yazeed ya yi ya ce" Zahra inason ki taimakeni ne gefe ɗaya kuma ki taimaki ƙawarki" da mamaki ta ce" wani irin taimakone wannan?" ya ce"........." a wani fusace ta kallesa ta miƙe ta na nunasa da yatsa ta ce" wlh har abada nida aikata wannan abun bazan taɓa iya cutar da wani bare kuma Samha har ƙarshen rayuwa babu wannan *TSAKANINMU* wlh danaci amanar Samha gwanda na mutu a yanzu wlh" tana gama faɗin haka ta juya sai dai kafin ta kai ƙofa ya ce" idan baki bani haɗin kai ba wlh kece zaki fansheta sai ki zaɓa da ki sami dukiya da rayuwa mai kyau fiyeda ta gidanku da kuma bani haɗin kai" tunda ya fara maganar ta ke kallonsa har ya gama banda hawaye babu abunda ke zuba daga fuskarta ta ce" wlh kome zaka yimin bazan taɓa aikata abunda kake muradi ba" ta yi fitarta ta banko ƙofar, juyawa ya yi ya kalli Mai Fata ya ce"..... *Kada ku manta Tsakaninmu book two isn't free, it's 400#, 300# For the first 20 people, you can start making your payment via 9086030007 Hauwa lawan opay, evidence via 09086030007 thanks yhu* _Written by_ *Nanameera* _Tauraruwar royal Star ce✍️_ [2/13, 22:37] Nanameera writer: https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 🌹*TSAKANINMU*🌹 *Story and written by* * *Nanameera* _Tauraruwar royal star_ 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* *Haɗaka palace* _Page 25&26_ _______Tana zuwa hostel ɗinsu ta zauna ta yi shuru tana tunani sosai abun ya ɗaure mata kai ace musulmi baya tsoron Allah to wazaiji tsoro?, tana cikin wannan tunanin ne Lubna ta shigo, zama tayi kusada ita ta ce" Zahra lafiya naga kinyi shuru haka?" numfasawa ta yi sannan ta ce" wlh wani abune yake tunkaromu plc ku tayamu da addu'a kinji" ta ce" in sha Allah amma karki saka komai aranki saboda kinga muna exams kar ki waɗi" ta ce" in sha Allah, tncs sis" harararta ta yi da wasa ta ce" banson gulma" sukayi dariya duka....... Sosai jarrabawa ta ɓoyesu kowa ba shida abunyi sai karatu dan ko hirar arziki ba su yi kuma har sannan Zahra bata faɗawa Samha abunda Yazeed ya cemata ba a haka har suka kai final paper....... Fitowar su kenan daga ajin kowacce sai murna take ta gama jarraba, dubawa Zahra ta yi taga babu Samha hakan yasa ta cewa su Zee" plc ina Samha?" Lubna ta ce" kinsan da wuri ta fito maybe ta tafi hostel" ta ce" to kuzo mu tafi plc" Zee ta ce" chaɓ mu dai sai munyi yawo ke ki tafi" ta ce" toh " sannan tayi hanyar hostel ɗinsu su kuma sukayi gaba....... Tana shiga ta tarar bata ciki hakan yasa ta zauna dan tunaninta tana toilet, kusan 10mins amma shuru babu Samha babu labarinta ta miƙe taje ƙofar banɗaki tana kwankwasawa ta ce" Samha wai me kike a banɗakin nan?" shuru taji hakan yasa ta ɗan tura ƙofar amma ga mamakinta sai taga babu kowa a ciki. Tsaki ta yi ta ce" aikin banza ko ina tayi ohoo?" sannan ta juya zata fito taji tayi karo da mutum, da sauri ta yi baya tana ɗago kanta tayi ido biyu da wani wanda ita batace ga kalarsa ba ta buɗe baki zatayi magana ya fesa mata wata powder sai gata a ƙasa sumammiya..... A hankali ta fara buɗe idonta har ta buɗesu tanyar wata zabura ta yi ganinta a kan wani royal bed ƙato, batasan sanda ta fashe da kuka ba amma daga gefenta sai taji kukan wata daban, juyawa ta yi sukayi ido biyu da Samha wacce a ka ƙuƙƙule da sarƙa kamar wacce tayi sata banda kuka babu abunda take, itama Zahra volume ɗin kukanta ta ƙara suka dinga kukansu babu mai rarrashinsu...... Buɗe ƙofar da su kaji anyi yasa suka kalli ƙofar a tare, shigowa ya yi yana wani irin murmushi na zallar mugunta yana kallonsu, tsagaitawa su kayi da kukan suna binsa da kallo na tsananin mamaki musamman Samha. Ɗora ƙafarsa ɗaya ya yi akan gadon yana kallon Zahra ya ce" yaya dai Zahra'u?, meyasa nayi warning ɗinki baki jiba?, na baki kuɗi wanda da yanzu ke babu ruwanki a cikin wannan maganar amma kika ƙi, har saida kika fusatani nayi aikin da kaina kuma a yanzu zan fanshe duk irin zagin cin mutuncin da kika yimin a gaban ƙawarki"da sauri suka kalleshi a tare lokaci ɗaya suka sake fashewa da sabon kuka cikin dashewar murya Samha ta ce tana haɗa hannayenta alamar roƙo" dan Allah dan Annabi Yazeed kada ka cutarda Zahra wlh batada laifi it's my fault dan Allah ka rabu da'ita ta tafi idan yaso ni kayimin duk abunda kakeso kaji dan Allah" ta ƙarashe maganar tana sakin wani raunataccen kuka, cikin kuka itama ta ce" wlh A'a duk laifina ne dan Allah ka rabu da Samha wlh duk abunda kakeso zan maka amma ka barta" kallonsu ya yi duka sannan ya fashe da wata dariya irin ta muguntar nan sannan ya ce" karku damu ɗaya bayan ɗaya zanyi kunji" yana gama faɗin hakan ya zare singlet ɗin jikinsa, ganin da gaske nema yake ya yi tsirara yasa duka suka kifa kansu suna kuka. Basu sake shiga tashin hankali ba saida taga ya hau kan gadon banda kuka da kiran sunansa babu abunda Samha keyi dan ita Zahra ta rigada tayi give up na mutuwarta tanaji tana gani haka ya rabata da budurcinta hankalinsa kwance lokacin kuwa tsabar tashin hankali Samha numfashinta banda janyewa babu abunda yake ta sowa ya yi zai yo kanta daidai lokacin aka buɗe ƙofar ya juya yana kalla.......... Da wani irin gudu ya shigo yana kallonsa da mamaki da kuma tashin hankali yake cewa" Yazeed meyasa zakayi haka?, me yarinyar nan tayi maka dan Allah?, wannan ma ai haukane so kake a rufe makaranta ta?" kallonsa ya yi ya ce" idan har baƙatata zata biya ai shikenan" tsaki ya yi ya tafi gurin Samha ganin yanda taketa kokawa da numfashinta ya warware duk ɗaurin da yayi mata sannan ya kama hannunta suka fito........ Kai tsaye asibiti aka wuce dasu amma duk wannan bidirin da ake babu wanda ya sani a cikin makaranta, kusan two days kafin Samha ta dawo daidai a nan likitoci suka tabbatar da tanada ciwon zuciya. Shigowa sukayi asibitin ya zauna gefenta yana kallonta ya ce" Fateema ya jiki?" ta ce" ina Zahra?" girgiza kai ya yi yace" ta tafi gida kuma kema babanki yazo ɗaukarki amma dan Allah dan Annabi inason abunda ya faru ya zama sirri wanda bazaki tonaba har abada, bawai saboda Yazeed A'a kiyi saboda Allah" tana goge hawayen fuskarta wasu na sake zubowa ta ce" koda ban faɗawa kowa ba ka sani Allah ba azzalumin bawansa bane kuma wlh sai ya hukuntaku ka saka wannan a ranka" tashi ta yi ya ɗebo kayanta suka fito......... Zaune suka tadda Daddy ya yi sallama da director n sannan suka kamo hanya, sunyi nisa ta kalleshi ta ce" Daddy " ya ce" na'am" tana kallonsa ta ce" Daddy bazan koma wannan makarantar ba har abada wlh bazan koma ba a mai dani makarantarsu Saima kaji" da mamaki ya ce" lpy Samha?" ta ce" kawai Daddy wlh bazan dawo ba" sanin halin gaddamarta yasa ya ce" shikenan Allah yasa hakane mafi alkhairi" ta ce" Ameen" sannan suka cigaba da tafiya........ *wannan kenan* Banda kuka babu abunda Saima keyi itama Samhan kuka take cikin rauni ta ce" wlh Saima ban taɓai miki baƙin ciki ba hasalima burina bai wuce naga kinsamu kyakkyawar rayuwa, wlh Saima duk duniya babu wanda ya kaini sonki ko su Daddy ji nake da kyar su fini, wlh ban taɓa ƙinki da Yazeed saboda wani abuba sai wannan, kuma.......... Rufe mata baki Saima ta yi tana kuka kamar ranta zai fita amma takasa maganar hakan yasa ta tashi zata tafi amma bata kai bakin ƙofa ba jikake timmm ta waɗi ƙasa, da gudu Samha ta yi kanta cikin tashin hankali t ce"......... *remain 4pgs na gama book one and book isn't free its 400#,300# For first 20, eighting slot remaining make your payment via 9086030007 Hauwa lawan opay evidence' via 09086030007whatsapp only* _Tauraruwar royal star ce✍️_https://chat.whatsapp.com/BRBJgmCve2uEO7OzFYz8Sj 🌹*TSAKANINMU*🌹 *Story and written by* * *Nanameera* _Tauraruwar royal star_ 🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟* {R.S.W.A} https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c *_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_* _(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_ *Alk'alaminmu 'yancinmu* _Haɗaka palace_ _Page 27,28,29&30_ *End of book one* *I Dedicated this page to TSAKANINMU Fans group wannan page ɗin nakune Allah ya barmu tare* __________Da sauri ta ɗauketa ta ɗorata kan gadonta da kyar sannan ta fita da gudu dan sanarwa Mommy amma sai ta samu Mommy batanan hakan yasa ta yi tunanin shiga ɗakinta dan ta ɗaukar mata drugs ɗinta ta bata.... Tana shiga taje wajen bedside drower ta ɗauki magungunan kamar ance ta juya kawai ta kalli gefen pillown ta ganin wani sachet ɗin maganin yasa tasa hannu ta ɗauko dan a zatonta maganine, batasan sanda ta zauna ba saboda tsananin tashin hankalin daya ziyarceta naman jikinta har wni rawa yake tunaninta ya tsaya cak Shin me Saima take da wannan maganin?ta tambayi kanta, kusan two minutes sai kuma ta tashi ta fita daga ɗakin tanajan ƙafa........ Zaune ta tadda ita ta jingina da jikin gadon banda tunani babu abunda take dan kwata-kwata batasanma Samha ta shigoba har ta zauna gefenta ta taɓa sannan ta kalleta a firgice Samha ta ce" Saima kin san ni i'm ur sister saboda haka duk duniya babu wanda ya kamata ki dinga shawara sai ni, saboda haka please kada kimin ƙarya me kike da wannan maganin?" ta faɗa tana nuna mata sachet ɗin. Cikin wani sabon tashin hankali ta buɗe bakinta amma ta kasa maganar sai kuka ganin yanda take kuka yasa jikin Samha ya yi sanyi ta rungumeta ta ce" kiyi shuru twinny ki faɗamin what wrong wiz u wlh bazan faɗawa kowa ba" ɗagowa tayi ta kalleta ta ce" da gaske bazaki faɗawa kowaba ?" ta ɗaga mata kai. Miƙewa ta yi daka kwancen ta kamo hannunta tana facing ɗinta ta ce" twinny i'm sorry, i'm very sorry wlh ban taɓa zaton haka zai faru dani ba sanda kike faɗamin ban saurare ki ba sai Yanzu da babu abunda faɗawar zai amfanamin, wlh twinny nayi danasani bansan haka yakeba, ban ɗauka so yake ya cutar daniba banji maganarki ba saboda ƙawa data ruɗeni gashi yanzu natashi cikin tutar babu ni ban auri wanda nake soba kuma yanzu ko wanda bana soma bazai aureni ba, bansan me zan faɗawa su Daddyba wlh bansani ba, ji nake inama Allah ua ɗauki raina na huta da irin wannan ranar" ta ƙareshe maganar tana wani irin kuka mai tsuma zuciya, itama kanta Samhan kuka ta ke dan ko bata faɗa mata ba tagane inda zancen nata ya dosa, tana goge hawayen fuskarta ta ce" tun yaushe?" ta ce" tun randa nace miki zani birthday gidansu Aleeya wanda kuma a zahiri Yazeed ne ya gayyacemu birthdayn bayan munje ganin yanayin wajen yasa nace nidai mu tashi mu tafi amma sai ya ce bari ya kawo mana abun sha wanda tunda nasha bansan inda kaina yakeba sai da na farka na ganni a asibiti kima ya yimin gargaɗin karna kuskura na faɗawa kowa idan ba haka ba ya yimin video kuma zai sakeshi kowa ya gani" ta faɗa tana cigaba da kukanta kamar ance Mommy ta mutu. Sabida mutuwar jiki Samha kasa cewa komai ta yi amma deep down ji take inama taga Yazeed yanzu da wlh sai ta kasheshi idan yaso itama a kasheta, shuru kowannensu ya yi suna tunanin mafita musamman Samha kusan 10mins sannan ta ce" karki kuskura Mommy ta ganki a tsukinnan koda zaki fito ki dinga sake hijab saboda kai tsaye zata gane, sannan karki ce mata bakida lpy kome ki keji ki faɗamin zan miki please Saima coz bansan ya zata ɗauki al amarinba kuma kinga ta nada depresion to kaga aje ya tashi more espicially Daddy zani wajen Zahra zamusan abun yi amma this time around dole sai an hukunta Yazeed" ɗago kai ta yi da sauri ta ce" twinny ya ce zai watsa video na please ki taimake ni" kamo hannunta ta yi ta ce" karki damu kinji nasan me zanyi kedai ki tabbata kinyi abunda na ce miki" gyaɗa mata kai ta yi ganin yanda jikinta ya ɗauki zafi yasa ta ce" ki kwanta bari na dafa miki abinci kici sai kisha magani" komawa ta yi ta kwanta ita kuma ta tashi ta fito dan shiga kitchen....... *Ethopia* Zaune suke gefenta suna taɓa hira sosai yaji daɗi dan rabonda suyi hira da ita har sun manta tana murmushi ta ce" Abu Azaad idan na mutu wa zaka aura?" kallonta ya yi sai kuma ya ce" please Zaheera banson irin wannan maganar wane ya ce miki mutuwa zaki yi?, yanzu ba gashi kina samun sauƙi ba kuma maganar ma kirasa gaban wa zaki yi sai Azaad wannan ai ba daidai bane" murmushinta mai kyau ta yi ta ce" i'm sorry kawai daman akwai wacce nakeso idan na mutu ka aura kuma inason kamin wannan alfarmar kaji" ya ce" dan Allah dan Annabi abar maganar nan kinji" little Azaad ne ya ce" ummina bazaki mutu ki barni ba ko?" wasu hawayene suka gangaro kuncinta ta ce" Eh Azaad amma idan na mutu ka dinga yimin addu'a kaji Love" fashewa yaron ya yi da kuka ya ce" Abbu ka cewa Ummi karta mutu" jawoshi ya yi kan cinyarsa ya rungumeshi ya ce" Ummi wasa take maka kaji yarona " shuru ya yi yana sakin ajiyar zuciya not too long bacci ya yi awan gaba dashi........... Mama ce tashigo parlour hannunta riƙeda plate as usual ta zauna tana kallonsu ta ce" oh yarinyar nan Allah ya yaye miki wannan ciwo wlh bakiga yanda kika rameba duk kinyi ƙashin wuya idanuwa sun faffaɗa, shi kuma mijin naki ya yi wani zuru-zuru dashi da ɗan.... Allah dai ya kyauta" murmushi Zaheera ta yi ta ce" Ameen Mama" bata sake cewa komai ba ta fara cin abinci ta wanda aikinta kenan kullum.............. *Nigeria* Shigowa ta yi da plate a hannunta ta zauna gefenta ta fara tashinta daga bacci, buɗe ido ta yi ta ce" tashi kici abincin sai na baki drugs ɗinki kafin Mommy ta dawo" babu musu ta tashi ta zauna ta miƙa mata abincin, saurin ɗauke kanta tayi ta ce" please twinny ki ɗauke banaso" cikin lallashi ta ce" idan na ɗauke me zakici?" ta ce" wlh komai banaso kawai ki barni haka" haɗe rai ta yi ta ce" wlh baki isaba kici ko kaɗanne banson su Daddy su dawo kuma kinga it's almost magrib".... Da kyar ta lallaɓata taci kaɗan sannan ta bata drugs ɗin ta kwanta ta lulluɓeta da duvet sannan ta fito parlour ta zauna............ Bata daɗe da zama ba taji ƙarar buɗe gate lokaci ɗaya taji gabanta ya faɗi da sallama ta shigo ai kuwa ta rungumeta tana murmushi ta ce" welcome Zahra" murmushin ta mayar mata sannan ta ce" thank you"zama sukayi bayan sun gaisa ta ce "ina Amrah?" ta ce" wlh tana gida wajen Mommy zasu unguwa da har ta ce zata biyoni taga Azaad bansan me ta tuna ba ta ce A'a.." dariya Samha ta yi ta ce" Allah sarki ay Azaad yafi three weeks da komawa gida" ta ce"wlh ban sani ba shida Dad ɗinsa suka tafi" ta gyaɗa mata kai. Zahra ta ce" daman wajenki nazo inason zamuyi wata magana" Samha ta ce" ina jinki " ta ce" daman yayan Abbanmu ne ya dawo daga saudia dan kusan shekarar sa uku baya Nigeria shine yazo gidanmu kuma wacce ya fara gani ita ce Amrah ya tambaya ka ce masa ƴata ce, sai yake faɗa ya ce a matsayinsa na maɗaurin aurena a ce har nayi aure ba'a sanar dashi ba kodan saboda ba shida ɗane, sai suka faɗa masa duk abunda ya faru toh daman Genaral ne na sojoji shine ya ce na faɗa masa inda zasu sami Yazeed zasu kamashi, shine na ce bari nazo naji shawarar ki" shuru Samha ta yi lokaci ɗaya kuma hawaye ya kawo fuskarta da mamaki Zahra ta ce" Samha lpy?, ko maganar dana faɗa ce ta ɓata miki rai?" girgiza kai ta yi ta ce" dan Allah Zahra ki faɗawa uncle ɗinki wlh zan kaisa inda zai samu Yazeed saboda bazan iya rabuwa da Yazeed ba yanzu maganar dana ke miki Yazeed yama biyunina fyaɗe kuma ta samu ciki" da sauri ta miƙe tsaye ta dora hannu a ka ta ce" mun shiga uku wai Saima kike nufi?" gyaɗa mata kai ta yi ta fashe da kuka ta ce" amma garin yaya haka ta faru?" riƙe hannunta ta yi suka zauna sannan ta bata labari kamar yanda Saima ta bata, sosai tasha kuka dan tasan raɗaɗin irin haka ta ce" zanje na faɗawa uncle ɗina kuma nasan zasu ɗauki mataki amma yanzu ya za'ayi da cikin jikinta?" ta ce" shine abinda nake tunani yanzu saboda banso ko kaɗan Daddy ko Mommy su san wannan maganar" Zahra ta ce" yanzu dai mafita ɗaya ce shine ayi abortion nashi " ta ce"banso tayi abortion saboda ko mene za'a mata dole zai nuna ta rasa virgin nata kuma duk wanda ya aureta zai dinga yi mata gori" Zahra ta ce" shikenan yanzu dare ya yi amma in sha Allah zuwa gobe zan shigo ko muhaɗu a makaranta da'ita koda batajin daɗi karta zauna a gida ita kaɗai tunani zai mata yawa " tashi ta yi ta ce" ok zamu zo taren" daga haka sukai sallama ta rakota parking lot sannan ta koma........ Suna zaune suna cin abincin dare banda Saima Daddy ya ce" Mamana" ɗago kanta ta yi ta ce" na'am Daddy" ya ce" ku shirya in sha Allah next week zamu tafi Ethopia mu duba Zaheera sabida jiya Aliyu yacemun jikinta ya yi sauƙi amma ɗazu kuma ya ce ya sake tashi yanzu ma indiya zasu kaita" ta ce" tom Daddy Allah ya bata lpy" ya ce" Ameen"... Mommy ta ce" wai ina Saima ne?" da sauri ta ce"bacci take" ta ce"jikin nata ne ya tashi?" ta ce"A'a kawai kwanciya ta yi"Mommy ta ce" gobe idan zan fita asibiti sai mu tafi tare na dubata acan" ji tayi gabanta yayi wata muguwar faɗuwa ta tashi Mommy ta ce" abincinfa?" ta ce" na ƙoshi sai da safe" suka ce " Allah ya tashe mu lpia" Ameen ta ce sannan tayi gaba......... Mommy ce ta kalli Dad ta ce" nifa kwana biyu ban yarda da yaran nan ba kamar akwai abunda suke ɓoyewa babu son a sani" ya ce" i think so, dan duk sun canza mu'amalarsu kuma basu yadda da kowa" ta ce" idanma wani abun suke ɓoyewa zan saka musu ido" ya ce" better" sannan ya tashi ya ce" zaki samu zuwa Ethopian ne?" ta ce" gaskiya banjin zani" ya ce" ok" sannan ya yi gaba........... *Ethopia* Sosai daren jikinta ya tashi hankali tashe sukai asibiti da'ita, bayan an dubata tana kwance amma babu alamar da rai jikinta a haka suka kwana har safe sannan suka shirya dan tafiya india...... Little Azaad na zaune jikin Zaytoon tana bashi abinci kamar wanda aka tsikara ya ce" Aunty" ta ce"na'am" yana murmushi ya ce"wlh so nake naga aunty Samha" ta ce" sure?" ya ce"yeh" dariya tayi ta ce" ka bari idan Abbunka ya dawo sai ka faɗa masa" ya ce" yaushe zasu dawo?" ta ce"i don't know, amma ka tambayi Mami" tashi ya yi da gudu ya yi hanyar kitchen tana kiransa amma ya yi mata banza......... Ayaan da Asaad ne suka shigo ta ce" yaya ya jikin aunty Zaheeran?" ya ce " wlh ba naceba amma sunje indian" ta ce" Allah ya bata lpy" ya ce" Ameen"......... *Nigeria* Gama shiryawarsu kenan sun saka wata abaya blackiston colour iri ɗaya sunyi kyau sosai suna fitowa parlour tace" muyi a hankali kar su jimu" Saima ta ce"twinny kawai mu faɗawa Mommy wlh tsoro nakeji" ba tareda tayi magana ba ta kamo hannunta suka fito. A harabar gidan suka tadda drivern su yana ganinsu ya taso cikin girmamawa ya ce" sannunku da fitowa" Samha ta ce" yawwa, yau basai ka kaimu ba kayi zamanka" ya ce " toh" sannan sukai waje kuma tayi hakane saboda kaga su Mommy su ankare sun fita........... Suna fita bakin titi suka tadda Zahra tana jiransu, a baya tasa Saima sannan ta shiga gaba sukayi gaba..... Bayan sunyi nisa ta ce" yanzu mene abunyi?" Samha tace" muje makaranta" ok ta ce sannan suka ɗauki hanyar BUK ɗin..... Sanda suka ƙarasa Saima tayi bacci hakan yasa suka barta a motar, kai tsaye office ɗin Sapwan suka huce...... Zaune suka tadda shi suka gaisa da fara'a ya ce" Fateema kin ɓuya" ta ce" wlh kam" ya ce" wannan ƙawarki ce?" ta ce" Eh sunanta Zahra" ya kalli Zahra ya ce" nice to meet yhu" ta ce"thanks".. Ina Azaad ya tambaya, tana murmushi ta ce" Allah sarki ay ya koma Ethopia kusan three weeks ago" ya ce" amma bakida kirki shine baki faɗamin ba?" ta ce" wlh tafiyar tasu ce urgent shiyasa" ya ce"ok amma duk sanda ya zo you let me know" ta ce" in sha Allah" ... Basu daɗe suna hira ba ta ce zasu tafi ya rakosu har waje sannan ya koma........ Har suka gama abunda zasuyi bata farka ba Zahra ta ce" yanzu zan tafi gidan uncle gobe zamu haɗu" ta ce" ok" suka shiga motar ta ajiye su a gida ita kuma ta wuce............. A hankali take tafe da'ta saboda yanda jikinta ya yi weak, suna shiga parlour suka tararda Daddy da Mommy tsaye sai zagaye parlourn suke, gabanta taji ya faɗi tayi ƙarfin halin cewa Daddy lpy na........... Marin daya sakar mata yasa bata ƙarasa faɗar abuda ke ranta ba ita kuwa Saima ɓuya tayi bayanta tana kuka cikin tsananin ɓacin rai ya ce" Samha mene ne wannan?" ya faɗa yana nuna mata sachet ɗin maganin, kasa magana ta yi sai kuka da take Mommy tazo gabannsu ta ce" ba magana ake muku ba?" cikin kuka Samha ta ce" dan Allah kuyi haƙuri ku gafarceta wlh ba laifinta bane" da mamaki Mommy ta ce" bangane ba?" ganin duk sun rikice yasa Daddy ya ce" Mamana zo nan" babu musu ta ƙarasa gabansa ta tsuguna ya ɗagota ya ce" tell me what happened?" durkushewa ta yi agurin tana kuka kamar ranta zai fita Mommy ta ƙaraso wajenta tana kallonta ta ce" Samha dan Allah ki faɗa mana mene ne ya faru Dan Allah" ta ƙarashe maganar tana kuka, zama Samha ta yi ta jingina da kujera sannan ta ce"..........." *India* Da gudu likitocin sukayo kanta wajen su biyar ciki kuwa harda Aliyu banda zufa babu abunda yake haɗawa jikinta sai rawa ya ke ta ce" Abu Azaad!!" riƙe hannunta ya yi ya ce" na'am Ummu Azaad" tana jan numfashi ta ce" please ka kula da Azaad kaji ka faɗa masa ina sonsa kuma ya dinga yimin addu'a sannan ka cewa Mami da Abba da Mama da Zaytoon da Asaad da Ayaan duka su yafemin kai ma ka yafenmin" baisan sanda ya fara hawaye ba ya ce" dan Allah Zaheera ki daina faɗin haka wlh babu abunda zai sameki zaki warke kamar baki yiba" a hankali ta furta" Abu Azaad ina sonka, ina sonka" yana kuka ya ce" nima ina ƙaunarki Zaheera" cikin sarƙewar murya ta fara faɗin kalmad shahada har ƙarshe, sai kuma numfashi n ya fara tafiya computern na ƙara within one second kuma tayi shuru, kallon computern ya yi sai kuma ya kalli Zaheeran ganin idanunta a rufe yasa ya ce" Zaheera! Zaheera" shuru yaji bata amsaba wani likita yazo ya ja bargon ya rufe fuskarta sannan ya kama hannun Aliyu wanda banda kallo babu abinda yake ya jashi sai dai kafin sukai bakin ƙofar ya yanke jiki ya waɗi ƙasa sukayi kansa da sauri............... *Nigeria* Tunda ta fara bada labarin banda zufa babu abunda Daddy ke yi ita kuwa Mommy sai kallonsu take Samha ta ce" Daddy babu irin magiyar da banyi muku ba akan Yazeed amma babu wanda ya saurare ni gashi yanzu ya lalata mata rayuwa a banza" ta faɗa tana cigaba da kukanta. Banda ina lil lahi babu abunda Daddy ke furtawa Mommy kuwa tashi tsaye tayi kamar zata tafi ɗaki sai kuma ji sukai timmmm ta waɗi ƙasa..,........ Banda kuka babu abunds suke a asibitin barema Saima jikinta sai rawa yake kusan 20mins sannan likitocin suka fito da sauri suka tafi wajensu Daddy ya ce" doctor ya jikin nata?" likitan ya ce" Alhaji ku shiga ku ganta" da sauri sukayi ɗakin da aka kwantar da itan amma suka tsaya durus ganin wata likita tana rufe fuskarta cikin rawar murya Daddy ya ce" do..doch....doctor me ya faru?" ba tareda ta kallesuba ta ce" i'm sorry Allah ya mata rasuwa" wata irin ƙara suka saki yana juyowa ya ga duk sun suma Saima sai bleeding take, da gudu likitan ta yi waje suka shigo da yawansu aka ɗaukesu banda Daddy wanda yama kasa kukan sai kallo kawai ................ _Allah ubangiji ya jiƙan dukkan bayinsa wadanda suka rigamu gidan gaskiya idan tamu tazo yasa mu cika da imani_ ```End of book one``` *Shin ya rayuwarsu Samha zata kasance bayan babu ran mahaifiyarsu?* *Shin da gaske Zaheera ta mutu kuma idan ta mutu ya su Aliyu da little Azaad zasuji?* *Shin mene ne zai faru da Saima?* *Shin za'a hukunta Yazeed ko A'a?* *Shin Samha taza auri Sapwan ko A'a?* *Duka zaku samu amsar tambayoyinku a littafin TSaKANINMU book 2 wanda kuma isn't free its 400#, 300# For first 20 people18 slot remaining make your payment via 9086030007 Hauwa lawan opay digital service evidence via 09086030007 whatsapp only* _Muhaɗu a book two_ _Tauraruwar royal star ce✍️_