✨✨ *DALIYAH* ✨✨ *DA* ✨✨ *DANIYAH* ✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _*(A Sympetic,Love and Funny Story)*_ ```Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)``` *Daga Marubuciyar*✍🏻 *MATAR AURENAH* *SAIRA DA SARAH* *AND NOW* *DALIYAH DA DANIYAH* _(Cigaban Sairah da sarah)_ *DALIYAH* da *DANIYAH* , ```Labarine Wanda ya kunshi Soyayya, tausayi,fad'akarwa, nishad'antarwa gami da ilmantarwa. ``` *Note_* ```bamu yarda wani ko wata su juya Mana labariba tare da izinin mu ba.``` Ya Allah Ina rokon ka da ka bani ikon gama Littafin Nan kamar yadda na ra.Ameen Labarin *Daliyah* da *Daniyah* k'ageggen labarine ban kirkirin Labarin Nan don cin zarafin kowa ba.Allah ubangiji ya datar da mu. Ameen.... *Daga Alkalamin* *Fadeelah Yakubu (Milhaat)*✍🏻✍🏻 🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da Masoyan ta. 🥰 https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ *BISMILLAIR RAHMANIR RAHIM* *PAGE* 1️⃣↪️1️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY ON SAIRAH DA SARAH ``` 💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫 Idan baku manta ba sairah da Sarah ya Kare ne a dai dai inda Sarah ta rasu sannan Sairah ta Auri John Wanda a yanzu ya musulunta Wanda sanadiyar musuluntar da yayi ne aka sa Masa Suna Hafeez, Mama Larai ta musulunta, yayin da aka sawa Yaran da Sairah ta Haifa Suna Daliyah da Daniyah, bayan rasuwar Sairah, Hafeez ya auri Yar Laraba mai Suna Husnah in baku manta ba Laraba qawar Mama Larai. Mama Larai mahaifiyar Sairah da Sarah, Hafeez, Husnah, Daliyah da Daliyah, Sai Kanwar Husnah Mai Suna Uwani, Sai Huzaifa da Yusuf sune 'ya 'yan da Yusrah ta Haifa wa Hafeez zaune suke duk a gida d'aya hakan ne yasa Hafeez, Yusrah da Uwani suke Kiran Mama Larai da Mama, Daliyah da Kannen ta Kuma suke Kiran ta da Granny, sannan suna Kiran Mahaifan nasu da Mummy da Daddy. *Wannan Kenan* Zuwa yanzu Daliyah da Daniyah sun girma suna da shekaru 16 a duniya, a yayin da Huzaifa yake da shekaru 14 Yusuf Kuma 12. Daddy na gani Yana saukowa daga steps da shigar sa irin ta alfarma, tafe yake Yana gyara babbar rigar sa, a bayan sa kuma Mummy na gani rike da brief case d'insa da alama fita zeyi suna tafiya suna irin hirar su ta masoya. Uwani na gani sanye da uniform tana zaune a dining table tana breakfast, ganin su Daddy yasa ta suguna har kasa ta gaida su, suka amsa ba yabo ba fallasa.sai daddy yace "Uwani!!! Ina yaran Nan suke?" "Yusuf da Huzaifa school bus ya Zo ya d'auke su" Mummy tace "Twins d'ina Kuma fa?" "Suna d'akin su" Daddy yace "Wai har yanzu basu gama shiri ba? yaran Nan dai ban San yaushe zasu Fara son makaranta ba, musamman ma Daliyah wacce itace babba Amma bata ji duk ita ce take b'ata kanwar tata" Yana idar da maganar da yake ya nufi d'akin su, Daniyah, na gani a zaune sanye take da uniform d'inta, skirt d'in maron sai farar short sleeve, gashin kanta a tsefe ta Kama shi da farin ribon, sannan tasa farin canvas, Kamar su d'aya da Sarah Kai kace ita ce ta haife su, duk da dai dama Sairah da Sarah identical twins ne. Daddy yace "Kaai uban me kuke jira baku gama shiri har yanzu ba?" Cikin tsawa Daniyah a tsorace ta kalli kofar don ita Sam Bata San Daddy ya shigo ba, rarraba ido ta Shiga yi baki na rawa don ta San halin Daddy sarai karamin aikin sa ne ya zane ta. "Ke don ubanki ba magana nake Miki ba Kinyi min shiru" "Umm umm, dama....dama..." "Da ma me?" A tsawace "Dama Daliyah nake jira bata gama ba" Karan bud'e kofa, Daliyah na gani ta fito kanta ba d'ankawali gashi ba a gyaree ba, Daddy kallon sama da kasa ya Shiga yi mata, yace "Ke" a tsawace Daliyah ta tsorata hanjin cikin ta suka kad'a har ji tayi kamar tayi fitsari a wando, har ta bud'e kofar ban d'akin da niyar komawa ciki, yace "Ina kuma Zaki? Will you come back here?" murya na rawa Tace "Daddy Good morning" Daddy yace "What is Good about Morning?" Tayi shiru bata ce Masa komai ba. Ya sake Mata magana a karo na biyu, "am asking you, what is good about the morning?, Daliyah ba da ke nake ba?" "Daddy me Kuma nayi?" "Okay tambaya ta ma kike? Bari ki gani" Kalle kalle ya Fara a d'akin idon sa ya fad'a akan wani belt, d'auka belt d'in yayi ya nufi Daliyah, Daliyah na ganin hakan ta fita a guje, tana neman agajin Granny, Shima Daddy da gudun gaske ya bi bayan ta, ihun Kiran sunan Granny take Amma Kash Kan ta Kara sa Daddy har ya karaso ta, duka ya Fara Kai Mata ta ko ina tana ihu tana neman agaji, Daniyah ita ma tana chan tana ihu, mummy tayi kokarin ta kwace ta Amma ta kasa, ita tsoro ma take Ji don Bata manta sanda tazo karban ta ba, Daddy Yana sane ya shaud'a Mata har Saida gun ya Tashi shiyasa Bata karban su. Mama naji, ta sauko da sauri tana ta zuba uban masifa "Hafeez!!! Hafeez baza ka bar dukan yarinyar Nan ba, ko so kake sai ka kashe su?" Daddy ko a jikin sa don Baya ma jinta har Saida Mama tazo ta kwace belt d'in "Hafeez a Koda yaushe Ina fad'a maka duka baya gyara yaro Amma kaki ji, dubi yadda ka ji Mata ciwo, Kai Kan ka dubi yadda ta yaga ma Riga, ta wani chakume Ni sai kace Ni sa'anta ko da ma niyar ta ta dake ni" ya kara maganar kamar numfashin sa zai d'auke, ran maza ya b'aci. "Mama ai yagan min rigar da tayi shiyasa na Kara Mata dukan akan Wanda nayi niyar yi Mata jiya jiyan Nan fa na karb'o d'in kin nan, Kuma yadi d'aya dubu goma Amma ki duba Kika yadda ta yaga min Riga ta min asara" Mama Tace "Yooo ai ka Taki sa'a tunda akan garen ta tsaya" Mummy da Uwani kuwa Dariya suke kasa kasa, kallon da ya musu ne ya sa sukayi shiru, Daliyah jin Mama na masifa sai Kara ihu take tana birgima tana buga kafanta a Kan tiles, muryar Daniyah suka jiyo da sauri mommy da Mama suka haura d'akin, Daddy ya Riga ya San dukan da yayi wa Yar uwar tace ita ma ya shafe ta duk sai yaji ba dad'i. Maida kallonsa ya yi ga Daliyah "ke Tashi kiyi kneel down" jiki ba kwari ta yi kneel down, kallon ta yake ya ma rasa yadda zeyi da Daliyah, bata tsoron duka ko fad'a Yar karamar tsaki ya jaa sai yace "Maza kije ki shirya Kar ki kuskura na fito baki Gama Shiri ba" Ya wuce d'akin sa, Dalilyah na Shiga ta samu Mama da Mummy na rarrashin Daniyah, Daliyah Bata Jin Dad'in irin halittar Nan nasu, Wai ace duk abinda akayi wa d'aya sai d'aya taji, jiki ba kwari ta Shiga ban d'aki tayi wanka, ba ta dad'e ba ta fito ta shirya, Mama da Mummy sukayi ta mata fad'a, "Haba Daliyah ke kulluma a dalilin ki Yar uwar ki take kuka, ke yanzu baza kiyi wa kanki fad'a ba?" "Mummy nifa na Ce muku bana son makaranta, wallahi takura ni yake lokacin da ya kamata mutum yayi bacci sai a wani ce school" Mama Tace "Ke ko islamiyar ba son zuwa kike ba, Ni banga Rana d'aya da zaki ce ga abin da kike so ba, ke komai bakya so" Mummy Kama hab'ar bakin ta tayi Tace "Oh ni Yar su Daliyah Ni kike fad'a wa haka?" Mama Tace "Daliyah fa sai gyaran Allah" Tsotsa keya ta Fara yi tace "Am sorry mummy, Sisto tashi mu tafi" a tare suka fita, Daddy da Uwani suka tarar a dining, Nan suka shiga cin abinci, Daddy ya fita don dama tafiya zeyi, zashi lagos, Uwani, Daliyah da Daliyah makaranta d'aya suke, Uwani na ss 1, Daliyah da Daniyah Kuma jss 2 Daliyah na Jss 2A Daniyah Kuma 2B, suna fita already driver na jiran su, Driver d'insu dabane ne Wanda shi aikin sa kawaii ya Kai su makaranta in Lokacin Tashi yayi ya Koma ya d'auko su. Suna Isa ko wacce ta nufi ajin su, Daniyah na Shiga akasa ta kneel down, Daliyah Kuma ta window ta zaga taga Malamin Yana rubutu a allo, Mikawa yarinyar Dake kusa da window jakar ta tayi sannan ta haura tana Zama, Sai Malamin yace "Daliyah sannu da zuwa ko?" Yana maganar ba tare da ya kalli inda take ba, turo baki ta Fara yi tana wurga Masa harara. Saida ya Gama rubutun sannan yace "Daliyah fito Nan" Tashi tayi tana tafiya kamar kwai ya fashe Mata a ciki tana jaan kafa, Yace Mata yi kneel down, "Meyasa kika makara? Me yasa baki gaishe Ni ba? Meyasa Kika shigo min ta window?" Tace "Chaaap lallai ma Uncle duk tambayoyin Nan Ni kad'ai Zan amsa maka su?" "Eh kuma yanzu nake so ba anjima ba" Saida ta Harare sa sannan tace "Ni wallahi bazan iya ba , ai ko tambayoyin kabari iya ka Kenan" "Okay tunda kince haka Zo ki kwanta a Kan table d'in nan" A zuciyar ta Tace "Yama fi sauki, Daniyah Kuma sai dai tayi ta hakuri da Ni" Uncle yace "Kiyi min sauri I have a lot to do" "Uncle Wallahi Ina da maruru" "Maruru a Ina haka?" "Uncle a mazauni na" duk Yan class d'in sai da sukayi dariya, yace "Kar ki damu bulala na zai fasa Miki" Tana kwanciya yayi ta shaud'a Mata bulala, ganin fa Malamin Bai da niyar bari sai Tace "Uncle ya fashe, wallahi ya fashe" "A'a Daliyah bari dai na Kara Miki" sai da ya Mata bulala kusan 50, sannan ya kyaleta taje ta zauna Yan class Kuma duk dariya suke Mata, Daliyah Tace "Zaku sani ne Allah ya had'a mu" sai naji wuri siit kamar ba kowa, da alama tsoron fa suke. Wannan karon Daniyah Bata ji zafi ba sai hawayen da ke kwararowa daga Idon ta, Aunty Maryam malamar su Daniyah na kallon ta don inda sabo ta Saba ganin hakan, Daniyah Kuma tasan cewa Yar Uwarta ta sake yin wani abun. Bayan Sun fita break, Daliyah da qawarta wacce ta Mika wa Jaka,Mai suna Fareedah, Fareedah Tace "Daliyah ke meyasa baki da tsoro ko kad'an ne?" "Mtwwws tsoro ai sai ku Kinga na Miki Kama da Matsoraci ya ne?, Ni fa babban Burina Na shine naga nayi maganin Uncle Ameer" "Kike so ko nake so? Daliyah Baki San yanda nake Jin haushin Uncle Ameer ba, Kuskure kad'an sai duka mtwss" "Allah ko mutuniyar, Ina da plan matso kusa na fad'a Miki yanda zamuyi" Kus kus naji sukeyi tana Gama fad'a Mata, sukayi shewa har da tafi, Daniyah na gani ta Zo ta zauna a kusa da Daliyah, Tace "Dariyar me kuke haka?" Daliyah tace "Ke dai bari kawaii" Biscuits suka Ciro da gorar ruwa suka sha, Basu dad'e ba suka Koma class. *Bayan an tashe su* Uncle Ameer na tafiya Daliyah da Fareedah na biye dashi, ba tare da ya sani ba, Staff quarters yake da Zama, Bai da nisa da school d'in su, Fitsari yake ji sosai da niyar sa sai ya Isa gida zaiyi Amma ya matsu, Wani uncompleted building ya hango da sauri ya Shiga sai ya aje test books d'in hannun sa a nesa dashi, Bai Ankara ba Daliyah da Fareedah suka kwashe test books d'in cikin sand'a Suka fice. Bayan Uncle Ameer ya gama ya dawo don d'aukan test books d'in ga mamakin sa yaga wayam babu ya duba Amma Babu ya fito ya tsaya a bakin titi Amma ba kowa yace "Ikon Allah, da hannu na aje test books d'in Nan, Amma ace Babu ko dai wani ne ya shigo? Kaai Babu Wanda ya shigo ko dai aljnu ne, Kai Amma na Shiga uku Test books 5 ko wanne dubu hamsin,Allah ka fid Dani." Yana tafiya Yana suratai, har ya Isa gida jiki ba kwari, Bangaren Daliyah da Fareedah Kuma, bakin gate na makaranta suka Koma, Daniyah duk ta damu sabida rashin ganin Yar Uwarta, gashi driver yazo Uwani sai kana Nan surutai take, Dalilyah Tace "Toh gani ana Nan ana ta gulma" Uwani Tace "Ke Daliyah Ni kike fad'awa haka, sai na fad'awa Daddy" Daliyah Tace "To sai me in kin fad'a Masa iya ka ya dake Ni ne" Daniyah Tace "Please Aunty Khadee Kar ki fad'a masa, Kinga duk mu biyun muke Shan azaba dazu ma Ina ga an dake ta" Iska ta hura Mai zafin sannan Tace "Shikenan Daniyah, bazan fad'a masa ba, ke Kuma Daliyah Allah ya shirya Mana ke" Daliyah Tace "Ameen Uwani" Daniya Tace "Haba Dan Allah Wai ke yaushe Zaki daina kiranta da sunan Nan, Daddy fa ya Mana warning mu Rika Kiran ta da Aunty Khadeeja" "Wannan Kuma ke ta shafa." Fareedah Tace "Daliyah Zan tafi da Books d'in na ajiye ko?" "Eh ki tafi da su" Daniya Tace "Wani books?" "Kaai Kaai Daniya dad'i na dake shishshigi" Tab'e Baki kawaii Daniyah tayi tana kallon ikon Allah Driver yace "Ku Shiga mutafi mun b'ata lokaci" fuska a tamuke Fareedah ta musu bankwana Ita ma ta shige Motar Gidan su. *Washe Gari* Yau da wuri Daliyah ta shirya don har ta Riga Daniyah. Daliyah ta ce "Daniyah belt d'in jiyan Nan na wane ne?" "Ina ga kamar na Huzaifa ne" "Toh wallahi zai gane kuren sa, akan me zai aje Mana belt a d'aki ba su da d'aki ne?" "Allah sarki Daliyah Shekaran jiya da na Masa home work ne ya manta anan kin San bazaiyi hakan ba da gangan ba" "Whatever wallahi yanda naji zafi Shima haka zaiji sai jikin say ya gaya Masa" Daniyah tun da ta lura Daliyah da gaske take sai ta yi shiru ta kyaleta. 💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫 Mu had'u a page na gaba MIILHAAT CE Yar Terawa🥰 ✨✨ *DALIYAH* ✨✨ *DA* ✨✨ *DANIYAH* ✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _*(A Sympetic,Love and Funny Story)*_ ```Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)``` *Daga Marubuciyar*✍🏻 *MATAR AURENAH* *SAIRA DA SARAH* *AND NOW* *DALIYAH DA DANIYAH* _(Cigaban Sairah da sarah)_ *DALIYAH* da *DANIYAH* , ```Labarine Wanda ya kunshi Soyayya, tausayi,fad'akarwa, nishad'antarwa gami da ilmantarwa. ``` *Note_* ```bamu yarda wani ko wata su juya Mana labariba tare da izinin mu ba.``` Ya Allah Ina rokon ka da ka bani ikon gama Littafin Nan kamar yadda na ra.Ameen Labarin *Daliyah* da *Daniyah* k'ageggen labarine ban kirkirin Labarin Nan don cin zarafin kowa ba.Allah ubangiji ya datar da mu. Ameen.... *Daga Alkalamin* *Fadeelah Yakubu (Milhaat)*✍🏻✍🏻 🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da Masoyan ta. 🥰 https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ *BISMILLAIR RAHMANIR RAHIM* *PAGE* 1️⃣0️⃣↪️2️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` "Whatever wallahi yanda naji zafi Shima haka zaiji sai jikin say ya gaya Masa" Daniyah tun da ta lura Daliyah da gaske take sai ta yi shiru ta kyaleta. 💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫 A Kan hanyar su ta komawa Gida, naga wani d'an saurayi a tsaye Wanda daga ganin sa sa'ar su Daniyah ne, da alama motar su ce ta b'aci, Daniyah tace "Uncle please ka tsaya, naga kamar motar su sabir" parking yayi sai ya fito yaga tabbas Sabir ne, Sallama sukayi da Driver d'in su Sabir yace "Hassan Lafiya me ya Sami motar ta ku?" Hassan yace "Wallahi muna cikin tafiya motar ta tsaya" Daniyah da Daliyah suja fito, suka gaida Uncle Hassan cikin girma mawa ya amsa, Daniyah Tace "Uncle to me zai hana Sabir d'in ya Shiga motar mu tunda duk hanyar d'aya ce" Daliyah Tace "hakan yayi Kinga dama lokacin islamiya ya kusa" Hassan yace "A'a Kar ku damu na Kira mechanic Yana hanya" Sai driver d'in su Daniyah yace "Haba Kai kuwa Kar ka manta mu makwafta ne mun Zama Yan uwan juna" "Toh Shikenan tunda kunce haka, Sabir ka Shiga sai na dawo" Sabir ya amsa da "Toh Uncle" Nan Suka shiga motar, suka nufi gida, suna Isa gida bayan sun Ci abinci sunyi sallah, sannan sukayi wanka sukayi Shirin zuwa islamiya. A hanyar su ta zuwa islamiya, bayan driver yayi dropping d'insu, Daliyah ta Kama kunnen Hafeez tace "Kai don Ubanka kaje ka ajiye belt d'inka a d'akin mu don Daddy ya daken dashi ko?" Nan muryar Hafeez ya Fara rawa ya ma rasa ya zai Kare Kan sa don "yasan halin Aunty Liyah, ba ta da mutunci ko kad'an shiyasa ya fi son aunty Daniyah ba ruwanta" Yana cikin wannan tunanin ne sai yaji tass tass maruka 2 masu zafi ta Masa, Bai San sanda ya Saki kuka ba don yaji zafin Marin sosai. Daniyah ji tayi kamar ta Rama Masa Amma baza ta iya ba sabida tana girmamata duk da Yan mintuna ne a tsakanin, hakuri kawai ta Shiga bawa Hafeez a yayin da shi kuma kamar Ce Masa tayi ya Kara kukan. Daliyah Tace "Kuttumelessi wato ma ka samu tana baka hakuri shine kake Mana ihu sai kace na yanka maka wuya, toh wallahi in baka yi shiru ba sai ka karya maka hakori, sai ji nayi yayi tsiit kamar anyi ruwa an d'auke, Daniyah dariya ta Shiga yi Tace "Ido wa ka Raina?" Yusuf yace "Wanda na Saba gani kullum" duk sukayi dariya har da Mai kukan Daniyah Tace "Aunty Khadee Kinyi shiru kina kallon mu Baki ce komai ba" "Daniyah me zancen? Lamarin Liyah sai gaba gaba yake yi Yanzu nayi magana ta zage Ni, don kin San karamin aikin ta ne" Daniyah murmushin takaici tayi sannan ta ce "Hakane Allah ya shirya Mana ita" Duk suka amsa da amin, Amma Banda Daliyah sai Tace "Iko sai Mai Up, Yanzu gulman ma abun ya Kai ya kawo har a gaban idon ka ake yo taaaab" Yusuf yace "Aunty Liyah gulma fa sai in a bayan idon ki ne shine Gul......" Kan ya karasa Tace "Yusuf har da kai? Kai da nake ganin Kai nawa ne Ashe ba haka ba, toh wallahi Kai ma Zanyi maganin ka" Yusuf yace "Haba My one and only Aunty Kar ki sa a Mana dariya Mana" "Toh sai me ayi d'in mana." A Haka har Suka karasa cikin islamiyar ko wanne da ga cikin su ya Shiga ajin su, Daniyah da Daliyah ajin su d'aya, Yaran suna da kokari sosai don duk sunfi yan ajin kokarin sai dai Daliyah an Mata shaida da rashin ji da tsokana. *NEXT DAY* Yau Uwani ta Tashi da zazzab'i hakan yasa momy Tace ta zauna a gida, Daniyah da Daliyah ne zaune a bayan motar, Daniyah tana bata labarin Film d'in da ta kalla jiya, Amma Sam Hankalin Daliyah baya tare da ita da ta lura da hakan tace "Sis me kike Dubawa ne haka? Naga Kinyi serious" "Kedai bari sis, na Manta muna da test banyi karatu ba, sai d'azu na tuna abiyasa nake reviewing" "Haba reviewing Yanzu b'ata lokacin ki kawai kike, gara dai ki hakura" "That reminds me, Daniyah ki Shiga kawaii kimin test d'in" Zaro ido Daniyah tayi, tace "Test Kuma, Amma Wasa kike ko?" "Wasa kuma Kinga alamun hakan a fuska ta?" Kallonta tayi tukunna tace "Daliyah hakan fa Malpractice ne, bai kamata ba, in aka Kama mu Kuma fa?" "Come on Daniyah Babu Wanda zai gane kin manta cewar muna kama"? Shiru Daniyah tayi tana kallon ta, Daliyah Tace "Okay Shikenan Kar kiyi dama lura dake Burin ki shine su Daddy suka fushi Dani" Rai a b'ace, a dai dai lokacin yayi parking cikin sauri Daliyah ta fita ta bar wurin, da gudu Daniyah ta bi bayan ta tana Kiran sunan ta, Amma Daliyah Bata saurare ta ba, Saida ta Sha gaban ta, Tace "Haba Daliyah Wai fushi kike Dani?" "Auu tambayata ma kike? Ki haska ki gani man, Kila Zaki samu amsar tambar ki" "Okay fine, Zan Miki test d'in" cikin murya Mai sanyi, tsalle Daliyah tayi, ta rungumi Daniyah sannan ta sumbace ta a kuncin ta Tace "Shiyasa nake kaunar ki, Yanzu Zan Shiga class d'in ku after break sai muyi switched over" Kai kawai Daniyah ta d'aga Mata kai, jiki a sanyaye ta Shiga a Jin Bata d'au lokaci ba ta Gama, ta Tashi tayi submitting, uncle Ameer yace "Abun mamaki Daliyah , ko da yake nasan Baki amsa komai ba" Murmushi kawai ta Masa, duba paper yayi yaga duk amsoshin dai dai ne, ya ce "Bana a tab'a, kya iya tafiya" sai ta fita. Bangaren Daliyah Kuma, Aunty Ameeah na musu darasi ga mamakin ta tunda ta Fara Daniyah Bata ama tambaya ko d'aya ba, hakan yasa ta sa ta Tashi ta Mata tambaya, Daliyah a ranta Tace "Ohh Daniyah gashi yanzu bazan iya amsa tambayar ba" da bara ce tazo Mata, sai ta rike cikin ta tace "Wayyo cikina" ta rike da hannu biyu, da sauri Aunty Maryam ta Kara sa sit d'in Daniyah Tace "Me ta same ki?" "Aunty cikina, Dan Allah Zanje naga school Nurse" "Okay jeki Allah ya sauwaka" "Amiin" sai ta fita, fitar ta ke da wuya ta tsinkayo muryar Sabir yace "Daliyah me kikeyi a ajin su Daniyah?" D'an yatsar ta tasa a bakin ta allamun yayi Shiru, Aunty Maryam taji abinda Sabir yace, da sauri ta fito Tace "Sabir wace ce wannan?" "Aunty ai Daliyah ce daga jakar ta da headband d'inta na gane ta, Nata Duk jaa ne na Daniyah Kuma duk pink ne" "Okay Daliyah wuce Muje principal office, Kai Kuma Sabir ka Koma ajin" "Toh Aunty" Sai yayi tafiyar sa 💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫 Mu Had'u a page na gaba *Milhaat ce* 🥰 YAR TERAWA ✨✨ *DALIYAH* ✨✨ *DA* ✨✨ *DANIYAH* ✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _*(A Sympetic,Love and Funny Story)*_ ```Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)``` *Daga Marubuciyar*✍🏻 *MATAR AURENAH* *SAIRA DA SARAH* *AND NOW* *DALIYAH DA DANIYAH* _(Cigaban Sairah da sarah)_ *DALIYAH* da *DANIYAH* , ```Labarine Wanda ya kunshi Soyayya, tausayi,fad'akarwa, nishad'antarwa gami da ilmantarwa. ``` *Note_* ```bamu yarda wani ko wata su juya Mana labariba tare da izinin mu ba.``` Ya Allah Ina rokon ka da ka bani ikon gama Littafin Nan kamar yadda na ra.Ameen Labarin *Daliyah* da *Daniyah* k'ageggen labarine ban kirkirin Labarin Nan don cin zarafin kowa ba.Allah ubangiji ya datar da mu. Ameen.... *Daga Alkalamin* *Fadeelah Yakubu (Milhaat)*✍🏻✍🏻 🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da Masoyan ta. 🥰 https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ *BISMILLAIR RAHMANIR RAHIM* *PAGE* 2️⃣0️⃣↪️3️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` "Aunty ai Daliyah ce daga jakar ta da headband d'inta na gane ta, Nata Duk jaa ne na Daniyah Kuma duk pink ne" "Okay Daliyah wuce Muje principal office, Kai Kuma Sabir ka Koma ajin" "Toh Aunty" Sai yayi tafiyar sa 💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫 Aunty Maryam ta Shiga class d'in su Daliyah ta Sanarwa Uncle Ameer, Nan aka tura su Headmaster office, Yana ganin su ya cire tabarau d'in sa sai dai ya Kare musu kallo sosai sannan yace "Daliyah Hafeez and Daniyah Hafeez, yau ma kune a office d'ina, Mr Ameer nifa yaran Nan tsoro suke bani bazan iya hukunta su ba, kawaii ku Kira iyayen su" Aunty Maryam tace "Gaskiya ne sir gara haka if not ana tab'a su sai a samu matsala" Uncle Ameer yace "Kune fa kuke sa yaran Nan suke abinda suka ga Dama, Ni dukan ta nake ba ruwana" sai ya kara kallo su cikin tsawa yace "Kaaai cikin ku waye Daliyah?" Daniyah na Nuna Daliyah, Daliyah ita ma na nuna Daniyah a tare suka ce "Uncle itace, itace wannan" suna Nuna junan su da Yan yatsa, Nan da Nan Uncle Ameer ya rike ce, a ransa yace "Wannan wani irin kama ne haka kamar ta b'aci hatta muryan su iri d'aya" Muryar Aunty Maryam ne ya dawo dashi cikin tunanin da ya lula ji yayi Tace "Daniyah ce mai Pink headband Daliyah Kuma Red" Uncle Ameer yace "Wow Taya Kika gane su?" Murmushin gefen baki tayi sannan tace "Students d'ina ne dole na gane su" Headmaster yace "Nice Of you hakan yayi Miss Maryam" Daliyah ta kyalkyale da dariya har da tafi, su Kuma mamaki ne ya Kama su ko wanne da irin abin da zuciyar sa ke saka Masa, Headmaster ganin Dariyar tayi yawa yace "You are very stupid, Stupid girl why are you laughing like that? Are you in sane?" Cikin dariya Tace "Sorry sir, Aunty Maryam ta Raina muku Hankali" kallon ta suka Shiga you, sai Uncle Ameer yace "What do you mean?" Sai Tace "Sir, d'azu ne fa Sabir ya fad'a Mata kallan Jaka da headband d'inmu ita Kuma tazo Nan tana prouding" Aunty Maryam ji tayi ranta ya b'aci yanda take Ji yanzu da za a barta wallahi sai ta karya ta, Headmaster murmushin manya yayi yace "Allah shi kyauta" Daliyah Tace "Ameen." Uncle yace "Andai ji kunya" Hararar sa tayi ta fice daga office d'in, Headmaster ya Kira Daddy ya Sanar dashi Daddy ya Masa godiya, sai ya Kira Uncle Bashir driver d'insu yazo Kai su gida, sannan ya Kira Mummy ya Sanar da ita, Tace "Alhaji please kayi hakuri yaran Nan fa yarinta ce ta musu yawa" "Yarinta yarinta fa kikace yaran Nan ne Zaki cewa yara da a kauye suke da an musu Aure" Murmushi tayi sannan tace "Ban da Kai da abunka alhaji ai Nan ba Kauye bane Dan Allah ka yayyafawa zuciyar ka ruwan sanyi" "Mata Mata, kaiii ba Mai Shiga tsakanin d'a da uwa ke yanzu ba Kya ganin laifin su ko? anyways anjima Zan biyo jirgin karfe hud'u" "Ahhh Alhaji na zaci tafiyar ta sati d'aya ce" "Eh Amma na fasa idan ban Zo na gyarawa yaran Nan Zama ba Hankali na bazai kwanta ba" "Uhmnn Alhaji kenan, sai ka dawo d'in Allah ya tsare ya kiyaye" "Ameen ya Allah,Dan Allah a dafa min favorite food d'ina" "To alhaji Kai d'in ne favourites d'inka dayawa wanne daga ciki?" "Tuwo man, tuwo miyar kuka, Kar a sa manja please" Dariya tayi tace "Oh mutum ba bahaushe ba Amma ya Koma cin abincin su" "Eh Mana yafi d'adi ne" "To Shikenan Alhaji yadda kake so haka za'ayi" "Yauwa Mace ta gari shiyasa nake Kara Kaunar ki, ke da kishiya sai a aljanna" murmushi tayi tace"A'a Alhaji Kar kashafa min Zuma a Baki ka Hana Ni lashewa" "Kar ki damu Zan taya ki lashewa" duk su biyun sukayi dariya. Nan sukayi ta hirar su, suna cikin wayar ne Daliyah suka shigo, Kai tsaye suka nufi d'akin Granny, Granny na ganin su, tace "Ahh Me Kuma kuke yi a gida? Lafiya na ga Kun dawo yau da wuri?" Daliyah Tace "Granny ba daddy bane ba" cikin muryar kuka, "me Daddy yayi?" Nan ta fad'a Mata dalilin dawowar su, Granny tace "Amma Kun San ba ku kyauta bako? Wannan karon bazan goyi bayan ku ba,sabida Haka ku Tashi KU bani wuri" Jiki ba Karfi suka nufi d'akin mummy, mummy na ganin su ta katse wayar Nan ta Fara musu fad'a hakuri suka Shiga bata suna Kuka don yau sun san in Daddy ya dawo kashin su ya bushe, da sauki ma tunda baya gari. Mummy Tace "Gashi kunsa Daddyn ku zai baro aikin sa ya dawo" A tare sukace "innalillahi mun Shiga uku Dan Allah mummy ki bashi hakuri wallahi wallahi baza mu sake ba" cikin muryar kuka. Mummy Tace "Kar ki damu bazan bari ya tab'a ku ba, yanzu je ku cire uniform d'in ku kuzo ku Taya Ni aiki a kitchen" suka amsa da "Toh" Suna Shiga suka cire uniform Basu b'ata lokaci ba suka fito, suka tarar da mummy na kitchen, Daniyah ta Fara taya ta, Daliyah Kuma ta Shiga d'akin daddy ta gyara sannan ta gyara na mummy ta gyara Gidan tsaf a tare suka Gama aikin, Mummy tace "Twins d'ina sun girma irin aiki haka yau ba a yi complain ba" muryar Granny suka ji Tace "tsaya Nan siyasa ce, sabida sun San sun Basu da Gaskiya" Mummy tayi dariya tace "Haba Mama, Twins Wai haka?" Murmushi kawaii sukayi, Tace "maganar Mama Gaskiya ce Kenan" Sallamar su Uwani suka ji, cikin girmamawa suka gaida Mama da Mummy, Uwani Tace "Daniyah me ya faru kuka dawo closing hour baiyi ba?" "Wallahi aunty Khadee akasi aka samu" "Wani Abun Kaku yi ko?" Daliyah Tace "Haba Aunty Khadee tsakani da Allah ba Kya kyauta min Daniyah kawaii Kika gani? ko Kuma ita kad'ai ce baki gani a school d'in ba haba Dan Allah" dukkan su mamaki suke, Uwani Kuma bud'e Baki tayi tana kallon ta sannan Tace "Yau wazai mutu? Daliyah ta kirani da aunty" Murmushi Daliyah tayi Tace "Aunty Khadee Kenan addu'ar da kuke min ne Allah ya amsa so ki daina mamaki" Granny Tace "Ahh Ahh daai mamaki Dole Liyah Babu Wanda baiyi mamakin hakan ba hatta su Yusuf, ko ba haka ba Mijina?" Yusuf yace "haka ne" Mummy Tace "duk dai ba wannan maza kuje ku cire uniform,kuyi sallah kuzo ku ci abinci Kan lokacin islamiya yayi." Duk suka Tashi granny Tace "Nima bari nayi sallah naji sun shiga" Mummy tace "a Mana addu'a" Ta amsa da "Insha Allah" Bayan sunyi yadda mummy Tace sannan suka fita don zuwa islamiya, suna tsaye a jikin mota suna jiran Uncle Bash sai ga shigowar motan Daddy, kirjin su ne ya hau duka uku uku, motar na parking duk suka gaishe shi, wani irin kallo yake wa Daniyah da daliyah sai da suka tsorata, Kai kawaii ya kad'a yace "Allah ya shirya" yayi wucewar sa, Bayan ya wuce Daniyah tace "Liyah Ina ga mu hakura da zuwa islamiyar Nan Muje mu bawa Daddy hakuri" Daliyah Tace "Baki ga yadda yake kallo mu ba har yanzu bai huce ba, yasin in muka Shiga Gidan Nan kashin mu ya bushe" Uwani Tace "Gaskiya ku bari sai mun dawo Kan mummy ta rarrashe shi, kila ya sassauta muku" A tare sukace "Hakan ma Yayi Aunty Khadee" Hafeez yace "ganan ma Uncle Bash d'in" Uncle Bash yace "emmata da samari meeting ake yi ne Banda ni?" Daliyah tace "Uncle Kai dai bari wallahi Sabir ne, Kuma wallahi sai nayi maganin sa dani yake zancen" ta karasa maganar tana wani iriyar murmushi Wanda ita kad'ai tasan dalilin yin hakan. "Toh Daliyah sarauniyar fad'a me Kuma ya Miki?" Cikin zolaya, Tace "Kaidai mantar kawaii" Hannu ya d'aga alamun ko a jikisa, yace "ku Shiga mu tafi ko, Kar Liyah tace na sa an Zane ku don ita kowa Mai laifine a gunta" Nan sukayi dariya suka shige Motar. Bayan sun taso daga islamiya Bayan sallar Isha Daddy ya sa Hafeez ya kirawo su, suna zuwa suka zube a kasa Kai a kasa kamar munafukai, yace "Yanzu ku dai kullum sai an kawo karar ku? Ku duba dai ku gani Hafeez da Yusuf Kannen ku Ne Amma ba a tab'a kawo karar su ba sai ku, Dan Allah ku fad'a min ya Zanyi da ku? me kuke so nayi Muku eh? Laifin me nayi da nayi deserving haka?" Idon Sa yayi jaa jawur. A tare sukace "Daddy Dan Allah kayi hakuri wallahi baza mu sake ba" "Sau nawa kuke fad'in haka Amma sai abinda ya karu, tukunna ma waya ba da shawarar yin hakan"? Shiru Babu Wanda ya amsa sai kallon junar su suke, Daniyah Tace "Daddy Ni ne" Daliyah tayi murmushi, Daddy murmushin takaici yayi Tace "Okay Daniyah kema kin Fara min karya ko? Yaushe Kika Fara min karya?" Cikin muryar kuka tace"Daddy kayi hakuri, Daliyah ce tace zasuyi test Kuma batayi karatu ba shiyasa tace na Mata sabida Kar kuyi fushi da ita" Daliyah Rai a b'ace tace"why did you tell them? Meyasa zaki fad'a musu? Haka mukayi dake?" Cikin tsawa Daddy yace "yimin shiru munafuka, in kikayi trying d'ina sai in tattaka ki na karya ki" Mummy Tace "Haba yallab'ai take it easy Mana" "Dole kice na bi a Hankali, don bake ake zuwa a samu in suka yi b'arna ba" Daniyah Tace "Daddy Dan Allah kayi hakuri" Sai yace "Goben Nan Zan Kai ku kauye gun kakan ku, ya nema muku miji kuyi Aure na gaji bazan iya tolerating non sense d'inku ba" A tare suka sa ihu "Wayyo Allah daddy Aure Kuma Dan Allah daddy kayi hakuri baza mu sake ba" "Toh naji baza ku sake ba, Amma dole na canza muku school" Daniyah Tace "Daddy please Kar ka raba mu da Yar da Uwata, baza mu sake ba" Mama naji duk abinda suke, tana saukowa da ga steps Tace "Haba Hafeez sai kace fir'auna Allah ma muna Masa laifi Kuma ya yafe Mana kayi hakuri haka Mana" "Mama Amma kina ganin abubuwan da suke yi suna kyauta wa Kenan?" "Nasan basu kyauta ba, Amma yanzu kayi hakuri, idan suka sake wani Abun makamancin hakan Ni da kaina Zan kaisu kauyen a aurar dasu" Babu yanda ya iya dole ya hakura, Amma yaso da ya chanza musu makaranta. Yace "Tashi ku kuje ku kwanta" A tare suke ce "Mun gode daddy, sai da safen mu Mummy" "Yauwa mu kwana Lafiya" *Washe gari* Class work Uncle Ameer ya bawa su Daliyah, sai yaga wucewar Aunty Maryam, tasha matsastsun Kaya d'inkin Atamfa ce skirt da Riga, gashi tasa wata figyaggiyar gyalle Wanda bai rufe mazaunin ta ba,sai lashe Baki kamar maye yake, a ransa yace "Kamar ban d'aki zata bari na bi bayanta" ya Tashi ya fita, Daliyah Dama ta dad'e tana Jin fitsari tasan ba barinta zaiyi ba shiyasa ba ta tambaya ba, sai tayi amfani da wannan damar ta fita, Toilet na student ta nufa tana gama fitsarin ta fita a hanyar ta na komawa aji, sai ta hango uncle Ameer a kofar toilet na Mata teachers Yana leke, da saurin ta Ta karasa inda yake ya shagala da leken Aunty Maryam Bai ma San da mutum a Bayan sa ba, tab'a shi tayi, wani tsalle yayi kamar zai Tashi sama dariya ta farayi Tace "Uncle Uncle,me kakeyi?" A tsorace Yace "yi shiru ke me kikeyi anan?" "Haaa ahh Uncle Ina tambayar ka kana tambayata? Kar ka manta Nan Toilet na Mata ne ba na maza ba" Kan ya amsa Aunty Maryam ta fito Tace "What's going on here? Me ya faru naji Kuna ta surutu" Daliyah Tace "Aunty, Uncle Ameer ne yake lek...." Saurin katsera yayi yace "Umm umm dama... Dama....dama" "Dama me? kayi magana Mana" "Umm dama.... Dama so nake.... Umm na tamabaye ki ko Zaki ci shawarma, A'a zob'o A'a umm Kunu Zaki Zaki sha?" Yana wage Baki, tsaki taja tace "you're not serious" tayi tafiyar ta. Zai tafi Daliyah Tace "Uncle ya kamata ka bani wani Abu don nayi shiru" "Dallah bar Nan ko yanzun Nan na Zane ki" "Okay na tafi ko? Okay zan tafi Amma daga Nan office na headmaster nayi na Sanar dashi abin da na gani, Kuma ka San hukunci korar ka za'a yi" har ta Fara tafiya yace "Dawo Mana haba Liyah kyakkyawa" Murmushin mugunta tayi tace "Yauwa ko kaifa" "Toh Daliyah yanzu ya za'a yi ne?" Yana magana kasa kasa. Ita ma sai tayi kasa da muryarta Tace "50k kawaii zaka bani, sai nayi shiru da Baki na Babu Wanda Zan fad'a wa maganar" "Ke Baki da hankali ne? 50k Kud'in albashina ne na wata biyu" "Ni kuma Ina ruwana 50k kawaii zaka bani" "Baza a bayar d'in ba" "Toh ai hikenan" ta Fara tafiya da sauri ya Sha gaban ta, ya zaro kud'i a aljihun sa ya Mika Mata 2k, sai da ta karb'a ta duba da kyau taga 2k tace "Uncle ko dai bakaji da kyau bane 50k fa nace maka" "Naji naji, dan Allah kiyi hakuri bani da kud'i" "Uncle ganan kud'i a hannun ka zai Kai kusan duba hamsin d'in" "Wallahi Kud'in adashe ne, yanzu haka ana Tashi Zan kai wa Mai kud'i Kud'in sa, Gashi text books ya b'ata har uku Kuma ko wanne 15k ne" Tsosa keya tayi a zuciyar ta Tace "Dankari Ni wallahi ma na Manta mun d'auke Masa text books" "Ke Banda keta irin naki yanda kike Yar masu kud'i Kuma ina d'an lallab'a salary na ki Zo ki sani a gaba" "Kan ka ake mahaukaci ya fad'a a rijiya yace Ni wanka nake harda soso da sabulu" Sai ta Fara tafiya Tace "Uncle 2k ka bani saura 48k fa kasa Wannan a ranka, kuma text books d'in Zan kawo maka su gobe Kar ka damu" "Ke wato Dama Kece kika d'auke min? Lallai yarinyar Nan" "Jiman Uncle suna na Daliyah ko Kuma kace min Liyah, gobe Zan kawo maka, kawai kazo ka b'ata min lokaci ban Gama test d'ina ba Mtwws" 💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫 *Mu Had'u a page na gaba* *MIILHAAT CE* YAR TERAWA ✨✨ *DALIYAH* ✨✨ *DA* ✨✨ *DANIYAH* ✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _*(A Sympetic,Love and Funny Story)*_ ```Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)``` *Daga Marubuciyar*✍🏻 *MATAR AURENAH* *SAIRA DA SARAH* *AND NOW* *DALIYAH DA DANIYAH* _(Cigaban Sairah da sarah)_ *DALIYAH* da *DANIYAH* , ```Labarine Wanda ya kunshi Soyayya, tausayi,fad'akarwa, nishad'antarwa gami da ilmantarwa. ``` *Note_* ```bamu yarda wani ko wata su juya Mana labariba tare da izinin mu ba.``` Ya Allah Ina rokon ka da ka bani ikon gama Littafin Nan kamar yadda na ra.Ameen Labarin *Daliyah* da *Daniyah* k'ageggen labarine ban kirkirin Labarin Nan don cin zarafin kowa ba.Allah ubangiji ya datar da mu. Ameen.... *Daga Alkalamin* *Fadeelah Yakubu (Milhaat)*✍🏻✍🏻 🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da Masoyan ta. 🥰 https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ *BISMILLAIR RAHMANIR RAHIM* *PAGE* 3️⃣0️⃣↪️4️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` "Ke wato dama Kece Kika d'auke min? Lallai yarinyar Nan" "Jiman Uncle Suna na Daliyah ko kuma kace min Liyah, gobe Zan kawo maka, kazo ka b'ata min Lokaci ban gama test d'ina ba mtsww" 💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫 Uncle Ameer kasa motsi yayi Yana mamakin yarinyar Nan, "ga rashin ji ga raini ga tsokana duk ita kad'ai Allah dai ya shirya" (Ni Kuma nace Amin Kai ma Allah ya shirye ka Mai leke kawai).😏 Yana Shiga class ya samu sun Gama sai surutu suke , jiki a sanya ye yace "Keep quiet" Daliyah dariya ta Shiga yi, Amma Bai kula ta, Fareedah Tace "Yadai mutuniyar me ya faru ne?" "Bakomai fa, kawai dai na tuno da wani Abun ne" "Baza dai ki fad'a min ba" "Ke dad'i da ke naci wallahi." "Allah ya Baki hakuri" Uncle Ameer suka ga ya Tashi har ya fita ya Kuma dawo wa yace "Where is the class monitor?" Sai naga wata yarinta ta d'aga hannu, sai yace Mata "am going out, right the names of noise maker" "Okay sir" "Idan Kuma naga empty list Zan Zane ki" "Okay sir" Sai ya fice,Yana fita ajin yayi shiru, Karan buga desk najiyo na juya don naga su wane ne, Daliyah da Fareedah da na gani, Daliyah na buga desk Fareedah na waka, duk ajin babu wanda ya Isa ya musu magana, sai d'aya daga cikin student d'in tace "Mary You are the class monitor talk to them can't you see that they are disturbing us? Karatu fa muke and we can't concentrate on our books" Mary ta mike ta kalli Fareedah da Daliyah, Tace "Kai Kai Malamai ya haka? Ku Mana shiru or else.." Daliyah Tace "Or else what? Ki karasa zancen ki" "Idan bakuyi shiru ba Zan rubuta sunan ku" "bismillah ki rubutu" Kyale su tayi ta yi zamar ta, Daliyah tace "Ina Miki magana wato shine har da Zama ko" "Banda lokacin ku" Daliyah Tace "Fareedah tashi muje mu Koya Mata hankali" har sit d'in mary suka je, suna tsaye a gabanta Daliyah Tace "Oya rubuta sunan mu" fareedah tace "Look at this girl o, ke don Ubanki mu sa'annin kine" Mary tace "Ni dai ku kyale Ni" Daliyah tace idan fa Baki rubuta sunan ba, jiki magayi" Hannu na rawa ta rubuta Daliyah Hafeez da Fareedah Mukhtar, Daliyah tace "Lallai yarinyar Nan wuyan ki ya Isa yanka, shine har da rubuta sunayen mu?" "Daliyah Kece fa Kika ce na rubuta me ye laifina?" "Ina magana kina magana ko" sai saukar Mari Mary taji a fuskarta, sai Tace "Kai Kai Fareedah Kika mare Ni?" "An mare ki ko Zaki Rama ne ?" Fareedah bata an Kara ba taji saukan Mari a fuskarta, Daliyah tace "Kutmelessi, Yau sai kin San ki Mari kawata" duka suka Fara Kai mata ta ko ina, ganin suna neman hallaka ta, wata ta fita da gudu,bata b'ata lokaci ba ta dawo aunty Maryam na biye da ita, Aunty maryam na shigowa taga ajin ya birki ce, A dai dai lokacin Daliyah ta yaga paper da ta rubuta sunan su tasa Mata a Baki tana fad'in "Taune sai kin taune shi" matse wuyar ta sukayi suka sa Mata a Baki Bata so Amma sai da ta taune Kuma ta had'iye. Aunty Maryam tace "What's happening here? Daliyah sake saketa" Daliyah ta ce "Aunty Akan me Zaki rike Ni? Okay so kike ta hallaka Ni ko?" "Ke Daliyah ki bini a Hankali dama Ina da cikin ki" "Toh ki haife Ni Mana ki huta" tana wurga Mata harara "Ni kike fad'awa hakan ku duba kuga yadda Kuka ji Mata ciwo har da yaga Mata Riga" "Toh Ina ruwana Ni kad'an ta gani" aunty Maryam tayi Kan Daliyah da niyar zata dake ta dorina, da sauri ta kwace ta Fara shaud'a wa Aunty Maryam abinka da farar mace Nan da Nan gun yayi jaa. Yan aji sai ihu sake, Uncle Ameer na Shiga yace "me ya faru haka? Me kukeyi haka?" D'aya daga cikin students d'in ya Sanar dashi abinda ya faru, uncle Ameer a ransa yace "Ni ya zanyi ba Hali na hukunta ta" Aunty Maryam cikin kuka Tace "Kayi shiru baza kace komai ba? Kaine fa Vice principal Amma kayi shiru" "Em em Miss Maryam Kinga kije school clinic zanyi handling d'insu" ficewar ta tayi Bata ce Masa komai ba, ya ce wa Fareedah da Daliyah suje su zauna. Zaman su ke da wuya aka fita break, Bayan sun fita break Fareedah da Daliyah na zaune a inda suka Saba Zama, wata student tazo wucewa da bakar Leda a hannun ta, Daliyah Tace "Ke zonan" Tana zuwa Tace "Gani" Fareedah Tace " A wani aji kike?" "JSS 1" Daliyah tace "Ohh Jss 1? Kuma kike tsaye Akan mu my friend will you kneel down?" "For what Ni bazanyi ba" Fareedah ta rankwashe ta sannan tasa tayin kneel down Dole, daliyah ta kwace ledan biscuits da chocolate sai baban Holandia, Tace "Fareedah kyale ta, barta ta tafi" Fareedah Tace "ke Tashi ki Barnan" Tana barin wurin wurin Kai tsaye ta nufi staff room gun uncle Ameer ta Sanar dashi Bayan ta Gama masa bayani yace "Yanzu Kila ma gugguru ne a ka kwace Miki, da zob'o ko Kuma kunun Zaki, kin Zo Zaki Dame Ni" "No uncle biscuits da chocolate ne" "Muje ki nuna min su" sai suka fita a ransa yace yaran Nan sun Shiga uku don sai na huce haushina akan su" Suna karasawa gun ya ga Daliyah sai da ya ji rasss, har ji yayi kamar ya arce a guje, yace "Ke su waye suka kwace Miki biscuits d'in?" "Uncle gasu Nan" tana nuna su da d'an yatsa, Daliyah Tace "Ke waye sa'an ki da zaki Rika nuna mu da Yar yatsa?" Sai Tace "Uncle na kawo maka Kara Amma kazo Nan kayi shiru, Kuma kana Jin abunda suke fad'a" "Umm... Kinsan...kinsan ya za'a yi yanzu?" "A'a" "Nawa ne biscuits d'in?" "Biscuits na d'ari uku, chocolate na d'ari biyar sannan kasan Kud'in Holandia" Yace "yanzu dai ga dubu d'aya Zan hukunta su" "uncle masu laifi daban Mai biya daban?" "Ke in baza ki karb'a tafi ki bani wuri" karb'a tayi tafiyar ta tana tafiya Shima yayi niyar tafiya Daliyah tace "Uncle Zo man" ya dawo sai kace wata Uwarsa ba musu, Tace "Uncle d'an bani 2k Mana yunwa nake ji" "Ke baza a bayar d'in ba Kar ki Raina min wayo Mana" "Toh Uncle Ina wayon yake da har Zan Raina maka shi, kawaii ka bani 2k" "Daliyah kina trying d'ina dayawa fa, ya ishe ki" "Oh haka ma zakace? faree Tashi ki raka Ni office na principal" "A'a haba haba Daliyah tsaya tsaya abun bai Kai ga haka ba, yanzu Zan Baki 2k d'in,Amma Dan Allah na roke ki ki daina tsokanar Nan don dole a kawo karar ki wurina Kuma bazan iya Miki komai ba" "Uncle ka taimaka ka daina nasihar Nan Haka kawaii ka bani 2k" Sai ya Mika Mata tace "Saura 46k, mun barka lafiya" Nan suka tashi suka barshi a tsaye Baki a bud'e, Fareedah Tace "Daliyah Wai me ya had'a ki da Uncle Ameer ne yake shakkan ki harHaka?" "Ke dai bari abin sirri ne, yanzu dai gobe ki fito sa Text books d'in sa" "Okay Shikenan" Bayan an Tashi suka Koma gida, Daliyah a cikin kwana d'aya ta canxa a gida duk abubuwan da take yi ta daina, baza tayi wa Yan gida ba Amma mutanen waje sai abinda ya karu. *Washe gari* Fareedah ta kawo text books d'in Daliyah ta Kai Masa yayi murna sosai, suna tsaye shi da Daliyah sai ya ga giftawar wasu student Mata su hud'u har Manta jiki yayi, Daliyah tace "Uncle Yadai?" "Daliyah kin San wanchan yarinyar?" Da Daliyah ta duba sai taga ai Aunty Khadee Ce murmushin gefen baki tayi tace "Uncle Aunty Khadee Kenan ai unguwar mu d'aya" Ya matso kusa da ita yace "Dan Allah dai? dagaske kike?" "Eh man Uncle makwafciyar mu ce mun Zama family d'aya shiyasa ma muke kiranta da Aunty Khadee" "Yauwa komai yazo da sauki, Dan Allah ki had'a Ni da ita" "Uncle da ake haka fa, yanzu abinda zakayi shine ka kawo 5k anjima naje na Mata sayayya na Kai mata" "Hakan ma yayi" ya Ciro ya bata, sannan yace "Dan Allah duk yanda ake ciki ki sanar dani" "Toh Uncle no case, ka kwantar da hankalin ka kamar kana jirgin sama Mai ya Kare" "Kamarya Daliyah? Me kike nufi da hakan?" "Uncle Ina nufin in dai Aunty Khadee ce ka samu" "Amma Kuma meyasa naji kince ina jirgin sama Mai ya Kare? in fa Mai ya Kare akwai tashin sense fa kenan" "No no haba uncle, yanzu dai kaga an kusa Tashi bari na Koma class" "Ok to Shikenan sai na jiki" "Uhmmn" Daliyah na barin wurin sosai take dariya, har rike cikin ta take tsabagen mugunta, bayan an tashi ta Sanarwa Fareedah sannan ta bata kyautar kud'in, Fareedah Tace "Meyasa kike karb'an Kud'in sa tunda ba amfani zakiyi dashi ba?" "Mugunta, kema kinsan nafi karfin 5k mema zanyi dasu, Daddy Yana Mana duk wani Abun da muke bukata" "Hmm Daliyah Kenan baki da dama wallahi Allah ya shirya ki" "Ameen, Kinga an buga kararrawa mu fita kawaii." Suna fita ko wacce ta Shiga motar su. Kamar kullun sunyi shirya tsaf don zuwa islamiya. Uncle Ameer kullum Daliyah cikin karb'an kud'insa take Kuma idan ta karba fareedah take bawa kud'in. Yau suke Rubuta Junior WAEC d'insu, bayan sun Gama Granny Tace "ya kamata mu je hutu kauye da yaran Nan, an kwana biyu bamu jeba" Daddy yace "haka ne Mama, ki tafi dasu duka ko hankalin mu ya kwanta na kwana biyu" Mama Tace "Ai da Twins kawaii Zan tafi sauran Kuma sai wani lokacin" Mummy tace "Yauwa Mama amma ace a tafi dasu duka bakyanan ba yaran kad'aici sai yamin yawa" Daddy yace "ai Ina tare dake" "Alhaji Kai da idan ka fita sai dare? A'a wallahi" "Hmm to uwar 'ya 'ya an bar Miki su, Ni dama Daliyah ce matsalata a gidan Nan, duk da yanzu Naga ta Fara Hankali, mama Dan Allah idan kunje a Rika Kai su gona" Daliyah tace "haba daddy gona Kuma?" Cikin muryar shagwab'a "Eh Liyah gona" Yana zazzaro Mata Ido, "ai hakan ne zai sa kuyi laushi" "Manta da Daddyn ku Liyah Ina Nan ba Mai Kai ku gona" Daddy yace "Mama Ya kamata ki rage Soyayyar Nan Haka" "Haba Hafeez in ban so su ba wa Zan so su kad'ai bake gani naji dad'i sabida sun maye min gurbin Sarah da Sairah" Yaran duk suna kallon Granny don tunda suke basu tab'a Jin ance Granny tana da wasu yaran ba, su dai sun San Daddy shine Mahaifin su Granny Kuma mahaifiyar sa, Kuma baida kani ko kanwa, Amma Kuma waye Sarah da Sairah? Uwani Tace "Granny waye su Kuma?" Granny shiru tayi ta rasa me zata ce Mata, don itace ta Hana Daddy fad'a musu cewar ba mummy bace ta haife su ganin irin Abubuwan da Daliyah keyi zata iya ba su matsala ko kuma ma ta Raina ta, Mummy ganin Granny ta rasa abin fad'a yasa tayi saurin cewa "Sarah da Sairah Kannen daddyn ku ne Amma Allah ya musu rasuwa tun Kan a haife ku" Daniyah tace "Allah sarki, Rashin lafiya sukayi ne?" Daddy yace "A'a accident sukayi motace ta buge su" Yusuf yace "Daddy Suma d'in twins ne?" "Eh twins ne, ai Daliyah da Daniyah kamannin su d'aya da auntys d'in ku" Daliyah Tace "Allah sarki Amma Zan so ganin su" Granny tace "Ai akwai hotunan su tun suna yara, bari na d'auko muku" Nan ta Tashi ta Shiga d'akin ta ta d'auko musu tunda ta shi Babu Wanda ya sake magana a gun, har sai da ta dawo tana rike da photo album d'in su, Nan fa kowa ya zauna kusa da Granny suna kallo tana Basu Labarin yadda Rayuwar su ta kasance, Amma Bata Sanar dasu cewar Sairah Ce mahaifiyar su ba sannan bata Sanar dasu dalilin mutuwar su ba, a Ranar zancen Sairah da Sarah a ka wuni yi. Daliyah sai kallon hoton take Tace "Look Daniyah ki duba kiga yanda muke Kama dasu kamar an tsaga Kara" Daliyah Tace "Wallahi Nima abin Yana bani mamaki idan fa akace min Mune aciki wallahi bazan Mu sa ba" Hafeez yace "Nifa har yanzu gani nake kamar Kune a ciki, don babu Wanda zaice ba ku bane ba, ki duba fa kikaga har murmushin ku ma iri d'aya" Uwani Tace "Allah Mai iko, Allah yasa dai basuyi rashin ji irin na Twins ba" Granny Tace "ai yadda kikaga kamin nin su haka halin su, Amma Sairah da Sarah har suka Koma ga mahallicin su suna kaunar junar su ba kaman Su ba" Daliyah Tace "Granny wa ya fad'a Miki? Ina son Yar Uwata sosai fa Kuma ita ma tana Sona" Daniyah Tace "Hakane kam, Ina sonta sosai" Murmushin manya tayi sannan tace "Duk da hakan Bai Kai irin soyayyar da Suke wa junan su ba don in dai sun San zasuyi abin da zai sa a musu duka to baza suyi ba sabida sun San ba Akan mutum d'aya zai tsaya ba, Amma ke Daliyah da gangan ma zakiyi don Yar uwarki Taji zafi" Daliyah Tace "Wallahi Granny na daina yaushe Rabon ki da kiga Daddy Yana Bina da bulala?" Daddy yace "Aww watau kina sane kike rashin Jin ko?" "Ah ah fa daddy ai Hira ake yi shiyasa na Ce hakan" tana tsotsa keya. Mummy tace "Yarinya sai shegen surutu ga tsoro sai kace farar kura" Duk sukayi dariya, suka ci gaba da hirar su, Daliyah da Daniyah sukayi ta rokon Granny ta basu hoton Sairah da Sarah da kyar Granny ta basu ganin sun dage, ta bawa ko wacce d'aya. A yaune sukayi Shirin zuwa kauye Daliyah da Daniyah sunyi kuka sosai don zasuyi kewar gida gashi Daddy yace sai sunyi wata biyu zasu dawo gashi kauye fa akace ko ya Rayuwar su zata kasance a kauyen???🤔 *RAYUWAR DALIYAH DA DANIYAH A KAUYE* Bayan sun Isa kauye, gidan Kakan su, sun sauka ne a gidan Mahaifin Daddyn su, Yayi murnar ganin su don Rabon shi dasu tun suna Yan shekara biyu a lokacin da Daddy ya Auri Mummyn Su. Bayan sunci abinci sunyi wanka sun huta, Kakan su yace "Kaai yaran Nan Nifa bazan iya Kiran sunayen ku ba suna sai kace sunan Yan lahira" Duk sukayi dariya sai ya d'aura da "Zan fad'a muku dokokin kauyen Nan tunda kunga Ku baki ne, Abu na farko da nake so ku sani shine Kar ku yarda a ganku da saurayi" Granny tayi dariya tace "Amma dokan Nan naka ne ko?" "A'a ba Wasa nake ba, bayan barin ki garin Nan aka muka Shiga tashin hankali sama da shekaru goma" Granny Tace"Subhannallah wani irin tashin hankali kuma?" Kaka yace "Me Kuma sub.... Sub me ma kikace?" Duk suka Fara dariya Granny Tace "Yi hakuri Ina Jin ka" "Sarkin garin Nan yasa wani doka, idan yarima bai samu budurwa ba bazaiyi aure ba, ma'ana wacce Bata San d'a na miji ba, idan kuma baiyi aure ba Babu Wanda ya Isa ya yi aure a garin Nan shiyasa yace idan aka ga saurayi da budurwa a Kai su fada za a kashe su ta Hanyar jefin su da dutse har sai sun mutu" Kallon kallon Daliyah suka farayi wa juna ita da Daniyah. 💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫 *Mu had'u a page na gaba* *MILHAT CE* YAR TERAWA *PLEASE SHARE* *AND* *COMMENT* ✨✨ *DALIYAH* ✨✨ *DA* ✨✨ *DANIYAH* ✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _*(A Sympetic,Love and Funny Story)*_ ```Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)``` *Daga Marubuciyar*✍🏻 *MATAR AURENAH* *SAIRA DA SARAH* *AND NOW* *DALIYAH DA DANIYAH* _(Cigaban Sairah da sarah)_ *DALIYAH* da *DANIYAH* , ```Labarine Wanda ya kunshi Soyayya, tausayi,fad'akarwa, nishad'antarwa gami da ilmantarwa. ``` *Note_* ```bamu yarda wani ko wata su juya Mana labariba tare da izinin mu ba.``` Ya Allah Ina rokon ka da ka bani ikon gama Littafin Nan kamar yadda na ra.Ameen Labarin *Daliyah* da *Daniyah* k'ageggen labarine ban kirkirin Labarin Nan don cin zarafin kowa ba.Allah ubangiji ya datar da mu. Ameen.... *Daga Alkalamin* *Fadeelah Yakubu (Milhaat)*✍🏻✍🏻 🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da Masoyan ta. 🥰 https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ *BISMILLAIR RAHMANIR RAHIM* *PAGE* 4️⃣0️⃣↪️5️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` "Sarkin garin Nan yasa wani doka, idan yarima bai samu budurwa ba bazaiyi aure ba, ma'ana wacce Bata San d'a na miji ba, idan kuma baiyi aure ba Babu Wanda ya Isa ya yi aure a garin Nan shiyasa yace idan aka ga saurayi da budurwa a Kai su fada za a kashe su ta Hanyar jefin su da dutse har sai sun mutu" Kallon kallon Daliyah suka farayi wa juna ita da Daniyah. 💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫 Bari mu leka gidan Sarki muga wace wainar ake tauyawa. Gidan sarkin ya had'u gashi da girma ko ta Ina a cikin harabar gidan ansa flowers ta ko Ina hakan shi ya Kara wa gidan kyau gidan ta tsaru iya tsaruwa, Bayiin gidan Sarki kuwa Kaya iri d'aya ne a jikin su maza Riga fari da wando Baki, matan Kuma farin Riga da skirt iya gwiwa, sannan kitson kansa duk iri d'aya Calabar style. Wasu bayin na gani suna tsaye mace da na miji suna rungume da juna a wani lungu da ba kasafai ake bin gun ba, hirar su suke yi irin na Masoya Yana fad'in "Na gaji da Zama haka yanzu shekaru biyar Kenan muke Soyayya dake gashi na shirya auren ki Amma abun bazaiyu ba" "Kai dai bari na rasa wani irin azzalumin Sarki muke dashi Mai son Kan sa" Sai yace "Abun bautan mu ne kad'ai zai taimaka Mana" Motsi sukaji a bayan su, a razane ya sake ta Nan da Nan zufa ya keto Masa Yana rarraba ido jikin sa na karkarwa, wata Yar budurwa na gani ita ma da irin shigar su tana ganin su ta Shiga Yar fa hannu tana fad'in "Abomination, me Zan gani haka? Bayan Kun San abin da kuke aikatawa babban lafine a garin nan, Ngozi da ekenna, Hmm Rest in peace" tana wani irin dariya take tana wurga musu harara. Ekenna yace "Please Nkasi ki rufa Mana asiri Kar ki fad'awa Sarki kin San kashe mu zai sa ayi" Ngozi Tace "please Nkasi ki dubi girman abun bauta karki fad'awa kowa, Ke qawata ce fa" "To sai me in ni kawar ki Ce?nice nace Miki ki Zo Nan ki sab'a doka? Kin bari Yana tab'a ki harda Shan baki ko? In ba kazanta ba ma mtwwws, Toh Ku d'aura daga inda kuka tsaya kuyi na karshe don na tabbata yau baza ku kwana a duniya ba sai dai a lahira,Kinga tafiyata" tafiya tayi ta bar su suna Mata magiya Amma Taki sararon su, Kai tsaye ta nufi cikin fada. Wani bakin mutumi na gani zaune yake a kan kujera da alama shine sarkin, bakine ga tumbi kamar mace Mai cikin wata tara, fuskar sa d'auke yake da gemu ba kyaun gani,fuskar sa tamuke kana ganin sa Kasan Mara Imani ne baida tausayi zaiyi mugunta. Nkasi na Shiga ta gaida shi sannan ta Sanar Masa Nan take ta ba da izinin a kawo Masa Ekenna da Ngozi, kuka suke sosai suna rokon sa ganin Basu da niyar yin shiru ya daka musu tsawa Wanda yasa ba shiri sukayi shiru. Yace "Wato Kune marasa kunya Kuna sane da doka na amma kuka banzartar da abin,karshen rainin wayon ma acikin fada ta, Kaii Ina kuke?" Yana maganar Rai a b'ace. Wasu maza na gani guda biyu suka shigo dogi ne sosai karfafa hannun su Kuma rike yake da adda, yace "Ku tafi dasu ku Tara mutanen gari a jefe su a bayan gari har sai sun mutu, Kuma a bar gawan a wurin kamar yanda akeyi wa sauran" Zuwa akayi aka Tara mutanen gari aka d'aure Ngozi da Ekenna Yan uwan su da abokanan arziki suna Ji suna gani aka jefe su har suka mutu wasu kuka suke wasu Kuma cewa suke Allah ya Kara, da na bincika na gano ashe masu kukan Yan uwan sune bayan an tabbatar sun mutu duk suka watse suka bar wurin,gawar Kuma na yashe a wurin farin rigar duk ya Koma jaa sabida jinin da suka zubar. Kad'an daga cikin abinda ke faruwa a fada Kenan. Bayan sati biyu, Twins sun Saba da Emmatan gidan sosai harda matan gidan don kusan komai tare suke yi, akwai wata Mata a gidan da suke Kiran ta da grace tun lokacin da su Daliyah Suka shigo garin Jinin su ya had'u da Daliyah hakan yasa wasu lokutan take kwana a d'akin Grace idan mijinta baya gari,fitsari Daliyah keji sosai ta kasa jurewa, da sauri ta Tashi ta Shiga ban d'aki bayan ta Gama ta dawo d'akin Grace da niyar kwanciya ga mamakin ta sai taga mutane biyu Akan gado gashi dai tana ganin Grace na bacci Amma Bata gane waye D'ayan ba, Kuma mijin bai dawo ba a ranta Tace "To Ina d'an nata yake?" Tana cikin Wannan tunanin ne taga mutumin da take gani ya Koma karamin yaro d'an wata shida, zaro ido tayi don ta tabbatar da abinda take gani sai ta ga ya sake komawa babban mutum d'an shekara arba'in cikin ta Ne ya fara kugi, a Hankali ta fita ta Koma d'akin da Daniyah da Granny suke, Granny taga shigowar ta murmushi tayi Tace "Nasan za'a rina dole ki dawo" ta Koma baccin ta, a ranar Daliyah Bata rintsa ba tayi duk addu'o in da zata iya yi Amma Ina tsoro ya mata yawa. Washe gari bayan sun Gama share share da wanke da wanke duk aka zauna domin a karya, duk Yan gidan sun gane Bata da walwala, Kaka yace "Ke Yar birni me ya same ki na ganki haka kamar an Miki mutuwa na lura yau baki da walwala" Kirkiran Murmushi tayi Tace "Bakomai kawaii dai yau bana jin na magana ne" Yace "Toh Shikenan" aka cigaba da cin abinci ana Hira. Bayan sun gama Daliyah ta Shiga d'aki ta kwanta da zaran ta rufe idon ta sai taga wannan mutumin yana Mata gizo, a zabure ta Tashi ta Shiga d'akin Grace ta tarar B bata Nan a ranta tace "Toh Ina Kuma taje", Bata tsaya b'ata lokaci ba ta fito ta Koma ta kwanta, Granny duk ta lura da abinda takeyi Kuma tasan me yake damunta, Tashi tayi ta bi bayanta tana Shiga Tace "Liyah me ya faru?" A zabure ta tashi ta zauna ta dafe kirji sannan ta maida kallonta ga Granny tace "Granny kin tsorata Ni wallahi" Murmushi tayi tace "Ke kuwa tsoron me zakiji kina cikin d'aki?" "Ai Granny d'aki ke da abun tsoro, don jiya na ga abin da ya tada min hankali" Nan ta Shiga Sanarwa Granny abun da ta gani, shiru tayi na d'an wasu lokaci sannan tace "Nima na ji Labarin yaron Nan, haka fa yake yi lokaci zuwa lokaci Yana canzawa hatta kamannin sa sai ya canza" "Kuma take zaune dashi haka? Ni wallahi bazan iya ba,Amma Granny me yasa yake canzawa?" "Sai Allah,Kuma ai Zama Mata dole ta zauna dashi uwace fa, yanzu an Kai shi gun mai maganin gargajiya ko za a gane inda matsalar take" "Okay ai na Shiga d'akin ban ganta ba" Muryar grace suka jiyo cikin gida da sauri suka tashi suka fita, grace ne take yi wa Kaka bayanin yanda sukayi " Naje gun sa yace min ba mutum na Haifa ba, idan Ina so na tabbar da hakan na Kai shi bakin kogi sannan na saya farin kyalle,gero,doya, da dabino na aje a tare dashi, sannan na b'uya Zan ga abun mamaki" Kaka yace "To Babu wani abun kuma kin tabbata iya abinda yace kenan?" "Eh na tabbata, ya ce indai ba a yi yanda yace ko da ya tafi zan sake haifan sa, sabida a lokacin da na samu ciki tun yana wata biyu ya Shiga jikina" Kaka yace "Toh Shikenan duk abubuwan Nan da Kika Lissafo akwai a gidan Nan, kawaii dai farin kyallen ne Babu, Ina mijin naki yaje ne? Yaje ya sayo" "Baba ai yayi tafiya har ka manta" "Na manta tabbas tsufa yazo" Granny tayi dariya tace Kai sai yanzu ka sani?" "Na sani yanzun na sake tabbatarwa" duk sukayi Dariya grace tace "Baba Ni fa Zan tafi Kasuwar yanzun Nan" Charaap Daliyah tace "Zan raka ki Kinga tunda mukazo Babu inda muke zuwa" Kaka yace "ba matsala sai Kuje d'in Amma fa ku kula, ke kurma" Yana kallon Daniya don haka yake kiranta yace "Ke bazaki bi su bane?" "Zan bisu" a takaice. Gyallen su suka d'auko da niyar fita, sai wata Yar karamar yarinya Yar wata goma ta Fara kukan zata bisu sunan ta Nne,kuka take sosai sai Daniyah ta d'auke ta, sai mamar ta tace "kunga ni d'in ma so nake naje nayi sayayya bari mu tafi kawaii tare" Daliyah tace "to kuje kawaii sai wani lokacin Zan biku" Maihaifiyar Nne tace "zamu iya tafiya dukan mu fa, Muje kawai" Daliyah tace "A a wallahi naji na fasa zuwa ne" Sai wata tsohu da tun d'azu suke magana tana kallon su tace "Ai itace ya kamata ku kaita gun Mai magani yarinya sai kace mayya" Duk sukayi Dariya "Daliyah tace yau naga tsohuwa Mai sa Ido, kece dai ya kamata a kaiki ko za ki daina sa ido" shiru kawai ta Mata don ta lura yarinyar Nan Mara kunya, ce ganin Daliyah dagaske take baza ta bisu ba hakan yasa sukayi tafiyar su, suna fita suka shiga Keke napep, suna Isa suka yi sayyyar su sannan suka sake Hawa wani keke napep d'in suka tarar da wata Mata a ciki suka gaisa sannan suka Shiga grace,Maman Nne da matar a baya Daniyah Kuma a gaba, ko wacce tana rike da d'an ta, suna Isa kofar gida Daniyah ta sauka ta d'auki sauran kayayyakin da niyar shigar dasu ciki, mahaifiyar Nne Kuma tana rike da Nne a hannun ta, Grace kuma tana goye da d'anta hannun ta Kuma rike yake da Kaya, ganin hakan Matar dake zaune a cikin napep D'in Tace kawo d'an na rike Miki shi ki sauke sauran kayan" Ta Mika Mata tare da yi Mata godiya, tana cikin sauke kayan na ga matar Nan ta shafa bakin Nne da yatsa biyu cikin sauri, sanan ta yi Murmushin gefen baki wanda ita kad'ai ta San dalilin yinsa, bayan ta Gama sauke kayan ta karb'i yarta sukayi Mata Sallama sannan suka bawa Mai napep hakkinsa. Bayan sun Shiga gida ana zaune ana Hira aka jiyi ihun wata yarinya tana kuka, Kun San baban gida ya gaji haka musamman ma lamarin yara sai hakuri, Da sauri Maman Nne ta mike ta karasa inda suke Nne ta gani tana cizon Yayarta Yar shekaru biyar Kuma ta ki ta sake Mata hannu dakyar ta samu ta finciko ta, har Saida hannun ya zub da jini sannan ga alamun hakoranta Nan, ajiye Nne tayi ta d'aga Yayarta Amma sai taji jikinta a sake Kiran Sunanta take Amma shiru cikin sauri duk suka nufu su, Granny ce ta karb'i Yar ta Shiga duba ta, sai tace "Innalillahi wa Innalillahirraji'un,ta mutu meyasa meta ne?" Mahaifiyar Nne ihu ta Shiga yi tana kuka tana fad'in "daga cizo? Sai ta mutu na Shiga uku?" Kaka yace "Ba dai don cizo ba dai akwai wani abun na daban Ina aka tab'a haka?" Granny tace "Nima haka dai na gani" Duk sun Shiga rud'ani cike suke da mamaki, Daliyah da Daniyah duk sun tsorata sabida basu tab'a ganin gawa ba sai yau. Wani ihu suka Kara ji, suna dubawa Suka ga d'an kanin Mijin su na ihu Nne na cizin say kafa Kan su karasa inda suke har ya mutu. 💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫 _Mu had'u a page na gaba_ *Milhaat Ce* YAR TERAWA Please Share 🙏🏻 ✨✨ *DALIYAH* ✨✨ *DA* ✨✨ *DANIYAH* ✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _*(A Sympetic,Love and Funny Story)*_ ```Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)``` *Daga Marubuciyar*✍🏻 *MATAR AURENAH* *SAIRA DA SARAH* *AND NOW* *DALIYAH DA DANIYAH* _(Cigaban Sairah da sarah)_ *DALIYAH* da *DANIYAH* , ```Labarine Wanda ya kunshi Soyayya, tausayi,fad'akarwa, nishad'antarwa gami da ilmantarwa. ``` *Note_* ```bamu yarda wani ko wata su juya Mana labariba tare da izinin mu ba.``` Ya Allah Ina rokon ka da ka bani ikon gama Littafin Nan kamar yadda na ra.Ameen Labarin *Daliyah* da *Daniyah* k'ageggen labarine ban kirkirin Labarin Nan don cin zarafin kowa ba.Allah ubangiji ya datar da mu. Ameen.... *Daga Alkalamin* *Fadeelah Yakubu (Milhaat)*✍🏻✍🏻 🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da Masoyan ta. 🥰 https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ *BISMILLAIR RAHMANIR RAHIM* *PAGE* 5️⃣0️⃣🔄6️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` Granny tace "Nima haka dai na gani" Duk sun Shiga rud'ani cike suke da mamaki, Daliyah da Daniyah duk sun tsorata sabida basu tab'a ganin gawa ba sai yau. Wani ihu suka Kara ji, suna dubawa Suka ga d'an kanin Mijin su na ihu Nne na cizin say kafa Kan su karasa inda suke har ya mutu. 💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫 Mahaifiyar Nne kuka take sosai kamar ranta zai fita, a yayin da duk Yan gidan sun tsorata sosai da lamarin Nne, aciki awa 2 an rasa yara 6 acikin gidan d'aya Kuma duk sai Nne ta cije su, d'aure Mata baki akayi aka Kaita gun Mai magani, bayan ya gama duba ta yace "wata Mata ce ta shafa mata baki da hannunta, ta shafa Mata maita idan ta ciji Mutum sai su shanye jinin" Mahaifiyar ta Tace "Hakane akwai matar da ta ce na mika Mata ita a napep duk yanda akayi itace ta Mata wannan abun" ta karasa maganar cikin kuka" Yace "Good tunda kintuna a Ina ta sauka?" "Mun Riga ta sauka" "Kashh Kinga inda matsalar take, bazan iya karya asirin nan ba, dole sai an samo matar, ita kad'ai ce zata iya karyawa, Kuma ko da kin je gun wani hakan zai fad'a Miki" Cikin kuka Tace "Toh Me mafita?" "A Nemo ta don ita kad'ai ce zata ita karya asirin ko kuma a kashe ta don zata Rika kashe mutane, har ke kanki baki tsira ba" Kukan take sosai Granny Kuma na rarrashin ta, don dama da ita aka aje, Granny tace "Tashi mu tafi kukan Nan bazai Mana amfanin komai ba" Suna Isa gida suka tarar da dogayen sarki da Kaka a tsaye a kofar gida, mahaifiyar Nne na ganin su tace "Na Shiga uku har an fad'awa sarki" Granny tace "Kar ki damu mu karasa muji" Kaka yace "sarki ya Aiko ana neman mu don haka chan zamu wuce yanzu" Ba musu suka Kama hanya dogarayen sarkin Kuma na biye da su a baya tunda suka Fara tafiyar babu Wanda yace wa wani komai, suna Isa suka tarar da mutane a cike a fada, sai maganganu ake kasa kasa Sarki yace "Me yake faruwa naji mun samu mayya" Rai a b'ace. Kaka yace "Rankashi dad'e ba mayya bace jika ta ce" A tsawace sarki yace and so what? Bazan bari tana kashe min mutane na ba" Ya nuna wani mutum a zaune yace "ga Malamin da kukaje gun sa nasa a kawo min shi, ya fad'a min komai don haka dole a kashe ta" Kuka Granny da Mahaifiyar Nne keyi, suna magiya Amma yaki sauraron su, Kaka ma haka ya kasa magana son yasan halin sarkin nasu babu abunda zai sa ya fasa, sai yasa aka kwace ta daga hannun Uwarta, aka kaita bayan gari aka harbe ta da bindiga.😭 Babu Wanda baiyi Kuka a gun ba ganin yanda yarinyar ki jikin ta bata San ma me ake Shirin yi Mata ba, har Saida aka harbe ta ta Fara kuka tana Kiran sunan mahaifiyar ta har Allah ya d'auki ranta. (Gare ku iyayen yara ya kamata ku lura ku daina bawa bako 'ya 'yan ku Duniyar ta lalace ba amana kowa macuci ne naka ma ya cutar da Kai balle ace bare, duk rintsi rike d'an ki a hannu Kar kiyi kuskuren bawa kowa d'an ki, Allah ubangiji ya Kare mu da kariyar sa ameen) Daliyah da Daniyah sunyi kuka sosai har hawayen su ya kafe sabida komai a gaban su akayi, duk Yan gidan sunfi sati suna jimamin abin da ya faru. Grace ganin anfi sati da rasuwar Nne da Yan uwanta yasa yau ta shirya tsaf ta d'auki duk abubuwan da Malamin yace ta saya, Granny Tace "bazan barki ki tafi ke kad'ai ba tare zamu tafi" Grace ta ji dad'in hakan don dama duk a tsorace take da zuwa gun don Bata San me zata gani ba. Daliyah da Daniyah Suma Suka ce zasu bisu Granny ta Hana, kaka yace "ki kyale su suje d'in ai ba komai" Granny tace "Su Kenan ko Ina sai suce zasu je" Grace tace "bakine fa Kuma kinga kullum suna gida Babu gun zuwa domin garin namu ya zama abun da ya zama, kawai ki kyale su" Granny Tace "Toh Shikenan" ta amince ne kawai don tana Jin nauyin Kaka Amma ba don ta so ba, suna Isa bakin kogi grace ta kunce shi ta aje, Shi a bakin ruwa da duk abubuwan da suke bukata, sai suka b'uya a bayan wata babbar bishiyar kuka, ya Kai kusan awa d'aya a zaune a gun, Yana ta kalle kalle, Grace tace "Mama Zanje na d'auko shi, Kinga fa har yanzu bai canza ba, ga Rana yayi yawa" ta marairaice kamar zata Yi kuka. Granny tace "Mu d'an Kara hakuri" Daliyah tace "Granny nifa na d'auka muna aje shi zai canza ina ga kawaii mu tafi yaron Nan ba aljani bane ba" Granny tace "Shegen manyace Liyah Allah ya shirye ki" Daniyah tace "Ameen fa don Wallahi Daliyah sai addu'a" Daliyah ta Kai Mata duka ta kauce, kwasam sai suka ga ya zama babban Mutum harda furfura a fuskar sa ganin babu Wanda ke kallon sa, wani mutumi ya fito daga cikin ruwa ya kwashi kayayyakin da grace ta aje sai Suka shiga ruwan tare. Duk sun tsorata Daliyah tace "Ya tabbata, d'an ruwane kawai ba aljani bane" Daniyah tace "Liyah ai Yan ruwan Suma aljanu ne tunda ba mutane bane" Granny tace "Ya Isa haka ku Tashi mu Koma gida" dakyar suka samu suka d'aga grace a gun grace tace "Mama d'ana Dana San zasu tafi min dashi da ban kawo shinan ba" Granny tace "Kiyi hakuri amma kina gani da idon ki ba d'an ki bane, gashi Nan fa Kinga tsohi ne futuk, shi yake sose ki kice kina jin zafi a bakin Nonon ki" Daliyah tace "Amma Anya mara kunya Wallahi kato dashi ya sha Nono babbar mace" Daniyah Tace "Kaii Liyah" Daliyah tace "Nayi shiru" sai ta rike bakinta. Nan suka rirriketa har suka Isa gida. Tun da Kaka ta gan su ba d'an ya tabbar da maganar Malamin gaskiya ce, duk akayi ta rarrashinta rasa d'a ba karamin Abu bane ba, ko da kuwa yau Kika Haifa, bare ace Wanda ya kwashi watanni dake" Grace taci Kuka har sai da idanuwan ta suka kankance, duk tabi ta lalace, Kanwar Grace Mai suna Veronica na zama tare dasu a gidan tun tana karama, Daliyah da Daniyah sun Saba sosai kasantuwar sa'annin juna ne, hakan yasa duk inda zataje suna tare, yau sun shirya cikin shigar gona Granny da Kaka sukayi ta musu dariya Amma ko a jikin su Daliyah tace "Yau dai sai munje munga yanda gonan doya yake" Daniyah Tace "Eh Mana, Mutum sai dai yaci Amma bai San ya ake samo shi ba. Kaka yace "Toh dama me zaku iya yi ko da kunje ma sai dai kuyi kallo" Grace tace "Baba baka ga harda rike fartanyu ba sai kace zasu yi abun kirki" Daliyah tace "Ba ruwan ku naku Ido idan Kuma akwai Wanda zai Hana mu Kuma to naji" Granny tace "ai dama bamu Ce komai ba, a dawo Lafiya" Suka Kama hanyar su, su uku suna tafiya suna Hira kan hanyar su ta tafiya gona suka had'u da wani saurayi, Yana ganin Veronika ya Fara Murmushi ita ma ta maida Masa, bayan sun gaisa yace "Nayi kewar ki masoyiya ta" Veronica Tace "Nima Nayi kewar ka sosai" Kallon su kawaii su Daniyah keyi, Daliyah Kuma duk a tsorace take don gani take kamar za'a Zo a Kama su a tafi dasu, Kuma daga ganin su kasan suna tsananin kaunar junar su. Murmushi yayi sai ya maida kallon sa ga su Daliyah yace "Amma wa'annan baki ne ko?" "Eh Baki ne" "Sannu ku da zuwa Baki" Murmushi sukayi sannan suka amsa a tare "Yauwa sannu d'an gari" Dariya yayi sosai sannan yace "Ya haka am I safe? Bayan kaminnin da kuke, maganar ma tare kuke furtashi, dakyau" A tare suke ce "Haka Allah ya halicce mu" Kallon su ya sake yi a Karo na biyu yace "Allah? Kuna nufin ku musulmai ne?" A tare suka sake amsawa "eh mu musulmai ne" Tab'e Baki yayi yace "Yayi kyau nice to meet you you" Suka amsa da "Nice to meet you too" Veronica Tace "Surutun ya Isa haka as you can see we are on our way to the farm" "Yes I can see, bari na muku rakiya" Veronica taji dad'i sosai yau zata zanta da masoyin ta na tsawon Lokaci. Daliyah tace "Anya don't you think it's a risk?" Daniyah Tace "It isn't zaku iya Shiga matsala Kila ma ya shafe mu, so ka bari kawaii ba sai ka raka mu ba, by the way har mu uku baza mu b'ata ba" Elisha yace "Ai Nima bance zaku b'ata ba, kawai so nake na taya ku it has been long ban ganta ba" Daniyah tace "Mun hutar da Kai, nifa ban shirya mutuwa ba" Veronica da Daliyah mamaki suke, Veronica Tace "Daniyah Wannan shine Karo na farko da naji Kinyi magana mai tsawo maganar ki baya wuce eh ko a'a" Murmushi tayi Tace "Toh so kuke nayi shiru, kawai na samu chanjin yanayi ne, Kuma ina tare da Liyah Dole na Koyi surutu ko da kuwa bana so" Daliyah Tace "ehh ba shakka yimin sharri, malama dama da surutun ki munafurci ne kawai, Kuma kin hango mutuwa by hanging ba" "Sai kuma kiyi ai, Liyah nasan Kece Kika koya min surutu,Kuma ai mutuwa dole ko da baza a yi hanging d'ina ba in lokaci yayi sai mun tafi" Duk sukayi dariya, Veronica Tace "Elisha Mu tafi ko?" Elisha yace "mu tafi" Daliyah da Daniyah Basu so hakan ba,amma babu yanda suka iya da garen da ba wuya tafiya suke suna hira, har suka Isa gonan Veronica ta nuna musu yanda ake yin kunya, Veronica tayi kunya sama da biyar Amma Daliyah da Daniyah sun kasa yin ko da guda d'aya ne, gashi sun gaji, Veronica Tace "kuje Ku huta ga inuwa chan" tana nuna musu wata bishiya ba b'ata Lokaci suka nufi bishiyar suka zauna. Elisha yayi dariya sosai yace "a hakan dama zakuyi aikin?" A tare suka ce "Eh Mana ai Koyo muke" Veronica tayi dariya suka ci gaba da aikin su, suna Hira Elisha Nayi itama tana yi, muryar wani suka jiyo daga bayan su yace "Chineke Vero, Elisha" Yana nuna su da Yar yatsa, "me kuke yi a Nan?" Elisha yace "Kamarya me muke yi anan are you blind? baka ganin aiki muke yi ne?" "Am not blind I can clearly see everything, so you are here helping your girlfriend" Cikin Rawar murya Veronica Tace "am not his girlfriend" Yace "Shut up he is not your boyfriend Kuma yake taya ki aiki?" "He is just a friend" "Okay zanje na fad'awa Sarki cewar na gan ku a gona kana taya ta aiki Kuma ba kanwar ka bace, baku da gona ne Elisha? Da har sai kazo Nan kayi noma? Why not kaje ka taimakawa tsohuwar ka" Da sauri Daliyah suka taso suka Zo inda suke Daniyah Tace "Young Man they are just friends, can't you see?" Kallonta kawaii yayi, ya yi tsaki sai yace "Rest in peace ko" Yayi tafiyar sa, Daniyah Tace "Wai Dan Allah dagaske yake ne?" Elisha yace "dagaske yake, dama abokin takara na ne, ya so Vero amma ta ki shi ta zab'e ni kinga zai Sanar da sarki, Vero mu gudu kawai mu bar garin Nan, Daliyah kuje Ku fad'a a gida zamu dawo Nan gaba idan komai ya dai daita" Vero kuka take sosai Elisha ya riko hannun ta yace "Vero ki Zo mu tafi na tabbata yanzu ya kusa ya Isa fada, Kuma kinsan baza su b'ata lokaci wurin zuwa Nan ba" Daliyah Tace "Vero ku tafi kawai" suka rungumi juna, Elisha da Vero suka nufi hanyar barin gari Daliyah da Daniyah Kuma sukayi hanyar gida, suna Isa gida suka sanarwa mutanen gida, Hankalin kowa ya Tashi musamman grace da bata da kowa sai ita, Granny tace "Grace my daughter ki kwantar da Hankalin ki tun da sun tafi babu abinda zai same su, Kuma wannan yaron Yana sonta bazai cutar da ita ba" Grace Tace "Mama I pray so" cikin kuka, suna cikin maganar sukaji ana Sanarwa an Kama Elisha da Veronica sabida haka kowa ya fito bayan gari. Da gudu Grace ta fita, taga Veronica da Elisha a d'aure ana jaan su a wulakance. 💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫💫 Mu had'u a page na gaba *MILHAT CE* *YAR TERAWA* 🥰 ✨✨ *DALIYAH* ✨✨ *DA* ✨✨ *DANIYAH* ✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _*(A Sympetic,Love and Funny Story)*_ ```Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)``` *Daga Marubuciyar*✍🏻 *MATAR AURENAH* *SAIRA DA SARAH* *AND NOW* *DALIYAH DA DANIYAH* _(Cigaban Sairah da sarah)_ *DALIYAH* da *DANIYAH* , ```Labarine Wanda ya kunshi Soyayya, tausayi,fad'akarwa, nishad'antarwa gami da ilmantarwa. ``` *Note_* ```bamu yarda wani ko wata su juya Mana labariba tare da izinin mu ba.``` Ya Allah Ina rokon ka da ka bani ikon gama Littafin Nan kamar yadda na ra.Ameen Labarin *Daliyah* da *Daniyah* k'ageggen labarine ban kirkirin Labarin Nan don cin zarafin kowa ba.Allah ubangiji ya datar da mu. Ameen.... *Daga Alkalamin* *Fadeelah Yakubu (Milhaat)*✍🏻✍🏻 📞08111791471 🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da Masoyan ta. 🥰 https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ *BISMILLAIR RAHMANIR RAHIM* *PAGE* 6️⃣0️⃣↪️7️⃣0️⃣ Grace Tace "Mama I pray so" cikin kuka, suna cikin maganar sukaji ana Sanarwa an Kama Elisha da Veronica sabida haka kowa ya fito bayan gari. Da gudu Grace ta fita, taga Veronica da Elisha a d'aure ana jaan su a wulakance. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Grace ihu take tana birgima tana rokon su Kar su cutar dasu "Please Kar ku Kashe min ita, she is the only one I have" Amma basu saurare ta ba, Granny Ce ta Zo ta riko ta tana kuka tana cewa "Grace kiyi hakuri Zaki ji wa kanki ciwo" "Mama gara na mutu kawaii Nima na bita, ya zanyi da raina bai Kai sati biyu da na rasa d'ana ba, Yanzu Kuma Kanwata d'aya tilo, sannan miji na tun da ya tafi shiru bamu San inda ya Shiga ba, bamu San a wani Hali yake ciki ba, Mama Kuma kice min Kar nayi kuka" "Na sani grace it is not easy but please try to calm down" Daliyah da Daniyah suma kuka suke Sosai, gashi Dole sai sunje don idan baka je gun da ake Kashe mutane ba kaima Kashe ka za'a yi, ba don sun so ba sukaje gun, Vero na kuka tana Kiran Sunan Auntyn ta amma baza ta iya taimaka Mata ba. Bayan an Kashe su, kowa ya watse, grace taci kuka har hawayen ta sun kafe, Daniyah da Daliyah Suma sunci kuka Sosai sannan sukayi fatan Allah ya jikan ta. Daniyah Tace "Kaka yaushe zamu Koma wallahi na gaji da Abubuwan da yake faruwa a garin Nan daga wannan sai wanchan tun da muka Zo ban tab'a Jin kyakkyawan labari ba" ta karasa maganar cikin kuka. Granny Tace "Daina kukan kinji" tasa hannun ta share Mata hawaye sai Tace "Daniyah kad'ai ba Ni kaina na gaji, Insha Allah next week zamu Koma, munyi waya da Daddyn ku ma yace ya kamata mu dawo don an koma islamiyya" "Amma Granny kina ganin next week baiyi Nisa ba?" "A'a ai kamar Yanzu Ne a gun Allah, Ke dai mu Kara hakuri" "To Granny Allah ya nuna Mana" "Ameen" Daliyah ne zaune da Kaka suna hira duk da ba dad'in hiran suke ba sabida suna kewar Vero, Liyah Tace "Kaka Wai Dan Allah meyasa sarkin ku baida Imani baida tausayi ko kad'an" Kaka yace "Bai samu Wanda zaiyi magani al'amarin bane" "Yanzu kana ganin akwai yanda za'ayi?" "Eh akwai, don har mun tsara komai" Tace "Kai da wa?" "Ni da Veronica" Tace "Allah sarki Vero ina missing d'inta Sosai wallahi" "Ya muka iya lokacinta ne yayi" "Allah ya jikan ta,Kaka ka fad'a min abunda zakuyi ko zan taimaka maka" "A'a aikin Mai sauki ne Amma Yana da had'ari" "Na yarda Kaka I'm willing to help, in dai zai kawo karshen Al'amarin Nan" Iska Mai zafi ya fitar sannan yace "Nasan Zaki iya sabida Baki da tsoro,amma ki sani sirrine tsakani na dake" "Toh Kaka insha Allah bazan fad'a wa kowa" "Okay good" gyara Zama yayi yace "Kina jina" "Eh ina jinka" "So nake ki Shiga gidan sarki" Daliyah tayi mutukar tsora ta, tayi kokarin saita kanta Kar ya gane Amma sai da Kaka ya gane. Kad'a Kai ya yi yace "baza ki iya bako?" Dakyar ta had'iye yawun bakin ta sannan Tace "a'a zan iya,Kaka me zanyi a gidan sarkin?" Tashi yayi ya d'auko wani bakar Leda ya Mika Mata yace "Ki bud'e ki gani" Bayan ta bud'e Tace "Kamar Uniform na bayin sarki ko?" "Eh shine, Zaki sa uniform din Nan ki Shiga gidan sarki, ki Shiga part d'in Yarima ki Sanar wa Mai gadin cewar kece yau zakiyi Masa gyaran d'aki" Cikin rashin fahimta tace "Amma Kaka in Kuma wacce aka sa aikin ta rigani Isa gun fa?" "Kar ki damu sun San Shirin, don kowa a matse yake, had'in kanki kawaii muke bukata" "Okay, Amma me zanyi a part d'in sa?" Yace "Zan had'a ki da wacce zata fad'a Miki abinda za kiyi, yanzu ki Tashi ki shirya akwai inda zamuje" "Ai a shirye nake Kaka hijab kawaii zan d'auka" Murmushin gefen baki yayi yace, "Ina nufin kije kisa Uniform d'in, naga kina sa wani katon hijab in zakiyi sallah ko?" "Eh" "Yauwa to, idan Kika sa Uniform d'in sai kisa hijab d'in Kar Yan gidan su gane" Tace "Toh" sai ta shige d'akin su, taci sa'a Ba kowa a d'akin tayi saurin sa kayan sannan ta sako hijab ta fito a dai dai lokacin da Daniyah ke kokarin kusa kanta cikin d'akin, Daniyah kallon Daliyah take Tace "Liyah har lokacin sallah yayi?" Hararar ta tayi Tace "kina nufin bana sa Hijab sai in zanyi sallah Kenan ko me kike nufi?" "A'a maida wukan me yayi zafi shi ba wuta ba? gani nayi sai zakiyi sallah kike sa wannan hijabin Amma Allah ya huci zuciyar ki" "Ameen" "Toh ko fita zakiyi ne na rakaki?" "Innalillahirraji'un, Daniyah Wai ke Dan Allah yaushe Kika Koyi surutu haka ne haba Dan Allah" "Daga tambaya sai cibi ya Zama Kari" Murya Kaka suka jiyo yace "Ke Yar Birni Kin Gama Shirin ne?" Daliyah Tace "Wai Kai Dan Allah har yanzu baza ka iya Kiran sunan Mutum ba? Muna Neman wata fa a garin Nan" Kaka yace "Bazan iya ba gaskiya suna kaman sunan Aljanu" Daniyah tayi Dariya Tace "Kaka Arabic name ne fa" Yace "No wonder Mana Kinga Ni ba iya Kira zanyi ba sai ku, Ina Kakar ku take?" Daniyah Tace "Granny ai ta fita yanzun Nan" "Okay mu d'in ma fita zamuyi" Daniyah tace "Kai da wa?" Yace "Ni da Mata ta Yar larabawa Mana" Daniyah Tace "kana nufin Liyah?" "Eh Mana waye in ba ita ba?" "Nima Zan biku" Cikin saurin yace "A'a baza ki bimu ba yanzu zamu dawo" Daniya tace "Haba Kaka Ni kad'ai zaku bari fa" "Ga Nan mutane a gidan kice Ke kad'ai ce?" "Gaskiya Kaka Sai na biku" 'bata fuska yayi kamar bai tab'a dariya ba, a tsawace yace "na fad'a Miki yanzu zamu dawo, wani lokacin sai mu fita dake, Ke Zo mu tafi" Sai suka fice da shi da Daliyah, daniya mamaki ne yakamata a fili Tace "Anya lafiya kuwa? Tunda nake ban taba ganin Kaka ya b'ata rai ba kullum cikin Dariya yake, Liyah ma duk jikinta a sanyaye, Allah dai ya Sa lafiya." Suna fita Kaka ya zaro wayar sa daga aljihun sa yayi dialing wata Number kara wayar yayi a kunnen sa duka biyu aka d'aga, yace "Mary kina ina?" Daga d'ayan b'angaren naji ta ce "Ina gida Kaka" "Okay to ga munan zuwa" Tunda suka Fara tafiya babu Wanda yace komai, sun d'au lokaci Kan su Isa, suna Isa Kai tsaye suka Shiga gidan. Mary na ganin su tace su shigo parlor tana leke leke, Kaka yace "Hope ba kowa a gidan?" "Eh ba kowa, ku shigo mu Gama maganar Kan wani ya shigo" Cikin sauri suka Shiga Basu ko gaisa ba, Kaka yace "gata Nan itace zata yi abinda Vero ya kamata tayi" Mary Tace "Ya sunan ki?" "Daliyah" a takaice, "Okay Kaka ka Sanar da ita ne?" "A'a ban Sanar da ita ba, So nake ki fad'a Mata komai sanan ki kaita" "A'a Kaka yau Kam bazaiyu ba" A razane yace "Meyasa?" Tace "Sabida a ranar da ya kamata ayi aikin ne aka kashe vero, na gama nawa sai wata na gaba" Jiki a sanyaye Yace "Kina nufin yanzu shikenan har sai watan gaba" "A'a Kaka sai gobe dai" Dafe kirjin sa yayi ya jaa dogon Numfashi sannan yace "Thank God, toh yanzu me abunyi?" Ta maida kallon ta tayi ga Daliyah Tace "Karfe shida Zaki Shiga gidan sarki, Zan had'a ki da wata don itace da aikin gobe, in Kika Shiga part d'in Yarima ki Fara gyara parlor Kan ki Shiga bedroom Karfe bakwai zai Shiga wanka zai d'au lokaci Mai tsawo a ban d"akin don wasu lokutan ya Kan Kai awa d'aya kiyi kokarin gyara komai Kan ya fito,Kinga Kenan zai kai Karfe takwas Kan ya gama komai, Karfe takwas sarki da matar sa suke fita don Shan iska suna har kusa da part na Yarima, Zaki dai dai ci wannan lokacin ki yi duk yanda zakiyi ki rungumi Yarima ki tabbata Sarki yaji ihun ki dole zasu shigo ya gan ku haka" Daliyah cikin rashin fahimta tace "to Amma Meyasa? Amma kin San in sarki ya ganmu zai sa a kashe Ni ko?" Murmushi tayi Tace "A'a ai cewa Zaki kin Zo gyara Masa d'aki ne ya nemi ya Miki fyad'e, Kinga dole zai sa a kashe yarima tunda ya sab'a doka" Murmushi Daliyah Tayi Tace "Sai yanzu na fahimta Idan aka kashe Yarima komai zai dai daita, Amma Kuna ganin sarki zai kashe d'an sa?" Kaka yace "Dole ya kashe shi in ba haka ba za mu Masa tawaye" "Toh shikenan, zanyi" Kaka yace "Nasan Zaki iya, tashi mu tafi gobe da safe sai ki fito" Mary Tace "Zan jira ki a kofar gidan ku Karfe shida" "Toh shikenan" Nan suka Tashi suka tafi. Wasu Emmata su biyu na gani suna tafe suna Hira d'aya daga cikin su Tace "Gaskiya Rose abinda sarki yake yi yayi yawa akan wannan Yariman da shi kansa baya tausayin kansa" Rose Tace "Haba Meyasa kuke ganin laifin Yarima bayan Kun San cewa dokan sarki ne ba nashi ba" "Amma ai sabida yaki yin aure shiyasa muka Shiga wannan takurar, do ke baza ki tab'a ganin laifin sa ba tunda saurayin ki ne shi in da gaske ya ke ya fito Mana ya aure ki ku hutar damu, haba sama da shekaru ashirin ake Abu d'aya shi Kan sa Yarima ya Fara tsufa" "A haka nake son Kayana, Rahila baza ki gane bane sabida baki San mene ne so ba" Tsaki Rahila ta jaa Tace "sai kuma kiyi I swear da ba don Ke Yar Uwata bace ko....." Sai ta fasa karasa maganar Rose Tace "Rahila kin San Nice gaba dake Amma kike Gaya min magana son ranki har tsaki kike min?" "Ai gaskiya na fad'a Miki, Ya fito ya aure ki mu huta" Shiru kawaii Rose tayi don ita dama ba Mai surutu bace,sai suka wuce gida. Bangaren Daliyah, tunda suka koma gida ta kasa samun nutsuwa, addinin ta bai halasta Mata tab'a Wanda ba muharramin ta ba, Amma tunda ceton Raine tasan Allah bazai kamata da laifi ba. A cikin wannan tunanin ta kwana. Washe gari bayan ta idar da sallan asuba, ta d'auki uniform d'in ta Shiga ban d'aki ta sako su a jikin ta, ta Shiga d'akin Kaka ta iske shi a zaune tace "Kaka har ka Tashi?" Daniyah tun jiya ta San Ido akan shige da ficen Liyah, hakan yasa duk motsin ta Akan idon tane, shiyasa tana fita ta bi bayan ta ba tare da ta sani ba. "Ina Daliyah ai ban samu damar yin baccin bama kwatakwata" "Meyasa" "Hankalina ya kasa kwanciya Sam, gani nake kamar hakan da na Saki yi Kuskure ne" "Kar ka damu Kaka babu abinda zai same Ni insha Allah" Yace "Daba don aikin na bukatar sabon fuska ba ai da Mary ce zatayi" "Hakane ba komai da yardan Allah, yanzu naga shidan ma ya kusa, Zan fita Kan mutanen gidan su tashi" "Tare zamu tafi ai, bazan bari ku tafi ku biyu ba" "Amma Kaka idan mutanen gidan suka tashi basu ganmu bafa?" "Karki damu baza mu rasa yanda zamuyi ba, a yanzu dai bukatar mu shine plan d'in mu ya tafi dai dai" "Toh Kaka tunda kace haka" Yace "Tashi mu fita" Daniya Jin hakan yasa tayi saurin komawa d'akin su, don Kar su ganta. Fitan Kaka da Daliyah yayi dai dai da isar Mary kofan gidan jikinta a sanye yake da uniform, Basu 'bata Lokaci ba su ka nufi gidan sarki. Daniyah hankalin ta yayi mugun Tashi a ranta Tace "Wai me ke Shirin faruwa ne? gashi idan na fad'awa Granny baza taji dadi ba tana da hawan jini, Ya Allah ka Kare min Yar Uwata kasa ba cutar da ita zasuyi ba" Ta koma ta kwanta cike da fargaba. Suna Isa gate d'in suka tarar da wata ita ma uniform d'in ne a jikinta, Mary Tace "Chioma everything is ready right?" Murya kasa kasa Chioma ta amsa "Yes everything is cleared" sai ta riko hannun Daliyah tace "zo mu tafi, Amma ya naga Bata da uniform?" Daliyah Tace "Sorry, I forgot to take off my Hijab" kallon Daliyah Chioma tayi mamaki ne ya kamata Tace "Oh so you can speak English? I thought you hausa people can't speak English" Daliyah Fizge hannun ta tayi, Tace "Why do you people always underrate us? You consider us as illiterates which is very Wrong" Kaka Yace "Calm down Daliyah take it easy this is not the right time for this" Rai a b'ace Daliyah Tace "When is the right time? you are here hearing her insulting me you didn't take any action, you didn't even say anything,in fact I quit I'm not doing this look for a literates like you." Tafiya ta farayi da niyar barin wurin, Mary ta riko ta tace "Daliyah please don't take this personally, I think you are over reacting" Daliyah Tace "over reacting right? So be it I'm not doing this" Kaka Yace "Please Daliyah you are our last hope, Kar ki watsa min kasa a Ido" Chioma tace "I'm sorry Daliyah I mean no harm, I don't mean to hurt you please" Nan suka Shiga bata hakuri, Daliyah ganin yanayin da kakan ta ke ciki yasa ta amince, cire hijab d'in tayi ta bawa kaka, sai suka nufi gate, ya musu fatan Alhairi. Kwankwasa gate d'in Chioma tayi, Mai gadi ya bud'e, yace musu "me kuka Zo yi?" Marairaice murya Chioma tayi Tace "Yau ranar aiki na ne Kuma bana Jin dadi shiyasa nazo da Yar Uwata don ta tayani" Yace "Okay tare zaku Shiga?" "Eh, sabida na nuna Mata abinda zatayi" "Okay ku Shiga" wangale musu gate d'in yayi suka Shiga, Kai tsaye suka Shiga part d'in Yarima murya kasa kasa Chioma tace "Daliyah kiyi saurin gyara gidan ki gane Kar a samu matsala" "To" kawaii Tace Mata a takaice "Please ki kula da kanki ki sani plan ne Kar ki bari ya tab'a ki Amma ki tab'a shi" "Okay na gane" Sai ta fita, kwankwasa kofa Daliyah tayi Yarima da Kan sa ya bud'e Mata kofa, ta gaishe sa cikin girmamawa, ya amsa, ya shige d'aki don yasan me ya kawo ta, Daliyah a ranta Tace "Shirmen banza Wallahi na d'aka yariman wani kyakkyawa ne, Ashe baida kyau, amma ba laifi Yana da kyau kad'an duk yanda nake ganin uncle Ameer bai had'u ba ashe yafi wani." Tayi Dariyar ta irin na mugunta,Nan Fara gyara parlor. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Mu had'u a page na gaba Milhaat Ce YAR TERAWA PLEASE SHARE ✨✨ *DALIYAH* ✨✨ *DA* ✨✨ *DANIYAH* ✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _*(A Sympetic,Love and Funny Story)*_ ```Story and written by Fadeelah Yakubu (Milhaat)``` *Daga Marubuciyar*✍🏻 *MATAR AURENAH* *SAIRA DA SARAH* *AND NOW* *DALIYAH DA DANIYAH* _(Cigaban Sairah da sarah)_ *DALIYAH* da *DANIYAH* , ```Labarine Wanda ya kunshi Soyayya, tausayi,fad'akarwa, nishad'antarwa gami da ilmantarwa. ``` *Note_* ```bamu yarda wani ko wata su juya Mana labariba tare da izinin mu ba.``` Ya Allah Ina rokon ka da ka bani ikon gama Littafin Nan kamar yadda na ra.Ameen Labarin *Daliyah* da *Daniyah* k'ageggen labarine ban kirkirin Labarin Nan don cin zarafin kowa ba.Allah ubangiji ya datar da mu. Ameen.... *Daga Alkalamin* *Fadeelah Yakubu (Milhaat)*✍🏻✍🏻 📞08111791471 🌎 *MANAZARTA WRITERS ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* Kungiya d'aya tamkar da dubu. Masu Nazari da aiki da ilimi, Burin 'kungiyar a ko da yaushe shine ta fad'akar ta Kuma Nishad'antar da Masoyan ta. 🥰 https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ *BISMILLAIR RAHMANIR RAHIM* *PAGE* 7️⃣0️⃣↪️8️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` Sai ta fita, kwankwasa kofa Daliyah tayi Yarima da Kan sa ya bud'e Mata kofa, ta gaishe sa cikin girmamawa, ya amsa, ya shige d'aki don yasan me ya kawo ta, Daliyah a ranta Tace "Shirmen banza Wallahi na d'aka yariman wani kyakkyawa ne, Ashe baida kyau, amma ba laifi Yana da kyau kad'an duk yanda nake ganin uncle Ameer bai had'u ba ashe yafi wani." Tayi Dariyar ta irin na mugunta,Nan Fara gyara parlor. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Bayan ta gama gyaran duk in da ya dace ta Shiga bed room d'in ta Kare wa d'akin kallo Tace "Wow komai fari ba laifi Ashe d'an gayu ne" ta tab'e Baki. Cikin sauri ta gyara d'akin, fitowar sa ke da wuya yaga haryanzu bata gama ba, taji fitorwar sa Amma tayi kamar Bata gan shi ba, yace "Ke har yanzu baki Gama ba? Me kike yi anan?" A razane ta juyu ganin sa da towel yasa tayi saurin Sauke Kan ta kasa, yace "Baki da Baki ne? Ko ke kurma ce Ina magana kin min shiru?" Murya na rawa tace "Ranka ya dad'e na gama saura na wanke toilet" Tsaki kawaii ya jaaa ya nufi gaban mirror Yana shafa Mai, Husnah ganin sa a Haka yasa taji tsoron sa, jikin sa duk gashi fuskar sa ne kawaii ba gashi, a ranta Tace "Daga ganin sa zaiyi wari, jibi jikinsa Dan Allah, Ni dai na d'ebo ruwan dafa Kai na" Kallonta yake a jikin mirror yaga tayi Nisa cikin tunani ta dad'e Yana kallon ta a ransa yace "Mai kyau ce gaskiya ta had'u gata da diri irin Wanda nake so" Sai yayi gyaran murya a razane ta nufi toilet d'in kofan toilet d'in kusa da Mirror d'in ne, Bata an Kara ba tsantsi ya jaa ta da sauri Yarima ya riko ta, a dai dai lokacin ta ji muryan Sarki a ta back yard d'in d'akin, ihu ta saka Mai Karfi tana fad'in " wayyo Dan Allah azo a taimake Ni" Sarki yace "My Queen bakiji muryar mace na ihu ba?" Tana d'an yi shiru suka sake Jin ihun Kuma, tace "naji kamar daga dakin Yarima ko?" Wani ihun suka sake ji Mai Karfi Wanda yafi na baya Sarki yace "Muje mu gani" Yarima shi duk a tunaninsa ta ji ciwo ne duk ya rikice yace "Me ya faru? Are you hurt?" Daliyah sai Kara rusawa tayi da kuka Mai Karfi, da gudu Sarki ya shigo part d'in matar sa na biye da shi a baya, Kai tsaye ya shigo bed room d'in Daliyah najin Karan gudun Sarki ta rike Yarima da Karfi tace "Yarima please ka sake Ni don't do this to me" Yayi kokarin kwace kansa Amma ya kasa don idan baiyi a hankali ba zata mishi tsirara baida komai daga shi sai towel d'in, sarkin na Shiga ya gansu a wannan yanayin yace "What's happening here?" Cikin rashin fahimta. Cikin sauri ta sake shi ta durkusa a kasa sai fara kuka take fuskan ta ya wanku da hawaye, Yarima ya rasa dalilin ta na yin hakan don shi Sam bai fahimci manufarta ba, Sarki yace "Young woman why are you crying? Me aka Miki?" Shigowar mahaifiyar sa ne yasa duk suka maida kallon su zuwa ga matar Sarki, Tace "Your Majesty me ya faru ne?" Sarki yace "Ni ma na kasa fahimta duk sun kasa ce min komai" Matar Sarki ta dafe kafad'ar Daliyah Tace "My daughter what Happened why are you crying?" Cikin Rawar murta Tace "My.... My queen nazo gyara part d'in Yarima ne bayan na gama Zan tafi shine ya nemi ya kwana da Ni, Dana ki shine ya nemi ya min fyad'e" Matar Sarki tace "Jesus What? Ke kin San abinda kike fad'a kuwa?" "Eh My Queen dagaske nake" tana kuka take maganar Sarki yace "Francis ashe dama abinda kake aikatawa Kenan a bayan idona shiyasa kace baza ka yi aure ba?" Daliyah a ranta tace "Oh dama sunan sa Francis yayi" Yarima yace "I swear Daddy sharri take min" Daliyah tace "I swear My king he is lying he tried to rape me" ta karasa maganar cikin kuka. Sarki yace "A haka zaka Auri Virgin bayan Kai ba Virgin bane yanda ka lalata 'ya'yan mutane Haka zaka Auri lalatacciya mtswww" Rai a b'ace ya karasa maganar yayi ficewar sa, Matar Sarki Tace "Francis I'm very disappointed in you, how could you be so heartless rape, rape, rape Francis I can't believe my eyes" Daliyah Kam kuka take kamar ance ta Kara, riko ta tayi Tace "Ya Isa Tashi Muje ki Daina kuka" Part d'inta ta kaita ta Bata ruwan sanyi Tasha sannan tasa ta gaba Tace "Ya sunan ki?" Cikin murya Mai sanyi Tace "Daliyah" Tace "Daliyah ban tab'a Jin sunan ba" Murmushi daliyah tayi tace "is an Arabic name" "In that case you're a Muslim right?" "Yes your majesty" Shiru tayi na d'an wasu lokuta sannan Tace "Ina ne gidan ku?" Nan ta Mata kwatance, Tace "Okay na gane, Zan Baki dama ki fad'a min gaskiya shin dagaske ne Yarima ya nemi yayi lalata da ke?" Daliyah kirkiran kuka tayi tace "Eh Your Majesty dagaske ne, me zai sa nayiwa yarima sharri?" Ta karasa maganar cikin kuka, Tace "Yi hakuri, yanzu zamu je fada za a aika wa kakanki yazo" Daliyah tace "To" Kaka dasu Granny na zaune Granny nata masifa Tace "Akan me zaka tura granddaughter na I swear if anything happened to her I'll hold you responsible" Daniyah Kuka take sosai tace "Kaka why would you do this to us kasan mutanen Nan basu da imani Amma yet ka tura ta" Gyaran murya Kaka yayi yace "Ku kwantar da hankali Babu abun da zai sameta, Nasan fa me na keyi Kuma da kuke magana Nima fa jini na ce Nina haifi Ubanta taya za'ayi na cutar da ita" Granny tace "ai baka sanda hakan ba da kasan da hakan baza ka tura ta inda za'a kashe ta ba" Granny Tace "kayi fatan hakan don Wallahi you'll see the other side of me" Kwankwasa gate sukaji duk Saida suka ji gaban su ya fad'i, Kaka ne ya tashi ya fita ganin dogaran Sarki su biyu yasa ya gane zancen, yace "yes how may I help you?" D'aya daga cikin su yace "Sarki ne ya aiko mu ana Neman ka a fada" "Amma lafiya dai ko, me Kuma ya faru?" D'ayan yace "Idan munje zaka gane wa idon ka" Kaka yace "Okay Bari na d'auko hulana" ya shige cikin gida, Granny da sauran mutanen gidan na jiran shigowar kaka suna ganinsa duk suka Mike suka nufe shi, hannu ya d'aga musu yace "Haba Ku bi komai sa sannu Mana" ya Shiga ya d'auko hular sa ya maida kallon sa ga Granny yace "Larai Sarki yayi Kira Zan je na dawo yanzu Kuma tare da Daliyah zamu dawo" Daniyah cikin kuka Tace "Kaka Zan bika Dan Allah kar ka hanani" Ajiyar zuciya yayi yace "okay mu tafi" Har tsalle tayi ta d'auko d'an karamin gyalle tayi rolling dama abaya ce a jikin ta, dogarayen Sarki suka sa su a gaba Suna biye dasu suna Isa gate na fada Granny yace "Look Daniyah ki zauna ki Jirani a chan" ya Nuna Mata gindin wata bishiya, Tace "Kaka baza mu Shiga tare ba?" "Eh ki zauna ki Jirani gudun matsala Kuma Kinga gun manyane ba Yara" Tace "Toh" Amma Bata so hakan ba, taje ta zauna,shi Kuma ya Shiga. Daliyah na zaune a kasa kamar tayi kneel down ta hard'e hannayenta ta baya kanta a kasa, sai sake sake take Jin muryar Kaka yasa ta sake bud'e sabon babin kuka bubbuga ta Kaka yayi a baya yace "Ya isa haka ki Daina kuka" Ya gaida Sarki da mutanen fada Sarki na zaune a kujerar sa yayin da matar sa na zaune a gefen sa ta hannun dama Yarima Kuma na zaune ta hago. Kaka yace "Your Highness you called for me" Nan d'aya daga cikin fadawa yace "ka zauna Mana, saurin me kake ne?" "Me zanyi in banyi saurin ba? So nake na ji me ya faru da jikata naga tunda na shigo take Kuka, Yau fa Fara aiki anan amma har wani mugun Abu ya same ta kace min saurin me nake" Sarki yace "Calm down, ka zauna" Zama Kaka yayi ya maida kallon sa ga Sarki, Nan sarki ya Sanar dashi abinda ya gani, Kaka masifa ya Fara ta inda yake Shiga ba Nan yake fita ba babu Wanda yace komai don ansan duk abinda yake fad'a gaskiya ne sai yace "Dole Shima a kashe shi tunda duk Wanda ya tsab'a dokan sarki kisa ne hukuncin sa" Sarki yace "Hakane Dole a kashe shi" jiki a sanyaye Cikin fadan ya kaure da surutai kowa Yana fad'an albarkacin bakin sa, sai d'aya daga cikin fadawan yace "Your Majesty ya kamata a tsananta bincike" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Mu had'u a page na gaba Milhaat Ce Yar Terawa PLEASE SHARE AND COMMENT 🙏🏻🙏🏻🙏🏻 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ```PAGE```8️⃣0️⃣↪️9️⃣0️⃣ Sarki yace "Hakane Dole a kashe shi" jiki a sanyaye Cikin fadan ya kaure da surutai kowa Yana fad'an albarkacin bakin sa, sai d'aya daga cikin fadawan yace "Your Majesty ya kamata a tsananta bincike" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Yarima yace "Daddy I swear I didn't touch her she is trying to frame me" Daliyah cikin kuka tace "I swear I'm not trying to frame him he even threaten to kill me" Kaka yace "You see my granddaughter is telling the truth so just kill him he don't deserve to live" Sarki Kan sa ne ya kulle ya rasa me za ce gyaran murya yayi ya kalli Daliyah sannan yace "Yarinya kiyi hakuri, ki tashi ki koma gida" jiki ba Karfi Daliyah ta tashi ta tafi, Kaka ya rufa mata baya, Daliyah na Isa gida da gudu Daniyah taso ta rungumo ta, Tace "Haba Liyah meyasa Zaki d'auki wannan risk d'in? What if something bad happens to you?" Murmushi Daliyah Tayi tace "Don't worry nothing of such will happened, beside what am doing is good I'm not doing a bad thing" Granny tace "Liyah you must be very stupid, stupid girl irin wannan babban al'amari haka you don't bother to tell me in da sun gano sharri ne fa su kashe ki me zance wa mahaifin ku? Ko da yake ba laifin ki bane" ta wurgawa Kaka Harara, murmushin gefen baki Kaka yayi yace "Haba Larai wai har yanzu fushi kike dani? Please kiyi hakuri na aiwatar da hakan ba tare da izinin ki ba" Granny Tace "Naji Amma goben Nan zamu koma, Kan wani abu ya faru don nasan Dole za'a gane sharri ne" Kaka yace "A'a baza a yi haka ba ki bari ku gama hutun su tukunna Kinga idana Kun tafi za'a ce karya ne" "So what? Suce Mana bazan bari Ina ji ina gani a kashe min jika ba" "Toh shikenan Larai tunda kince haka wish you safe journey" Ta amsa da "Amen" Daniyah a ranta cewa tayu "Ya fi haba gari sai kace garin Aljanu daga wannan problem d'in sai wanchan sai kace sun zagi sama" Yarima na Shiga d'akin sa ya kasa zaune ya kasa tsaye a fili yace "Damn it!!! Ya buga jikin bangon d'akin sa hannun sa, ya Fara huci yace "I could have known da na Mata fyaden dagaske sai a kashe Ni da toshe" Zama yayi ya dafe kansa yace "She looks so sexy gata karama Amma a cike take irin macen da nake so Kenan, No no Francis ka dawo cikin hayyacin ka, yarinyar Nan makiyar kace bakomai I know what to do ya tashi ya Shiga ban d'aki don ya watsa ruwa. Gari ya d'auka ta ko Ina maganar ake Yarima yaso yayi wa wata bakuwa fyad'e, sai Allah ya Isa da tsinuwa ake ta Masa, da gudu Rahila ta Shiga gida tana fad'in "sister!!! Sister!!! Kina Ina ne?" Cikin saurin Rose ta mike tace "What happened who is chasing you?" Dariya Rahila tayi tace "Ai gara ace biyo Ni akayi akan mummunanar Labarin da na kawo Miki" ta karasa maganar cikin dariya, cikin rashin fahimta Rose ke kallon ta tace "Kamarya mummunar labari Kuma na ga kina dariya?" "Eh ai Dole nayi dariya a gunki yake mumuna Amma Ni Kuma abin farin ciki ne" "Look Rahila stop bitting into the bush just go straight to the point you are scaring me" Hannu Rahila tasa a kunkumin ta sanan ta jaa dogon Numfashi tace "Labari duk ya yad'a gari you precious prince tried to rape a maiden in this community" A razane Rose Tace "What? No no you must be joking the prince will never ever do such a thing, sharri aka Masa" Yarfa hannu Rahila tayi tace "Tace why won't he? Shi ba na miji bane? Kina ganin sa Kinga lafiyayyen na miji dole yaji sha'awar mace" Shiru kawaii Rose tayi don tayi nisa da lula duniyar tunani, Rahila ganin rose bata sauraron ta tace "tunani ko? Baki ga komai ba" ta jaa tsaki ta bar gun. Rose Zama tayi a ranta tace "Francis Why? Why would you do this to me?." Tashi tayi a firgice tace "Kaai inaaa Dole ma naje muyi magana da Prince" sai ta fice daga gidan, tana fita kai tsaye ta nufi gidan sarki, tana Isa gate d'in suka gane ta don Yarima ya bada izini duk sanda zata Zo a bar, part d'insa Yarima ta nufa ta samu dai dai ya fito wanka Yana shafa Mai, mamaki ya Shiga yi don baiyi tunanin xai ganta a irin wannan lokacin ba, yace "Rose Kece? Da yamman Nan? Lafiya kuwa?" Da gudu taje ta fad'a a kirjinsa cikin kuka tace "Why? why? Why did you do this to me? Nace maka kazo gidan mu ayi maganar auren mu but you refused Amma kazo...." Sai ta kasa karasa maganar kuka yaci karfin ta, d'ago ta yayi idon sa na kallon nata yace "Karkice min Kema kin yarda da sharrin da ake min, kin San bazanyi hakan ba, mun dad'e tare dake kuma muna son juna banyi lalata dake ba sai da wata kazamiya?" Cikin shesshekar kuka Tace "Ban yarda ba Amma mutanen gari sun yarda wasu har murna suke Wai za'a kashe ka, idan aka kashe ka ya zanyi?" Murmushi yayi yace "Kar ki damu babu abinda zai faru dani" sai ya rungomata ya kwantar da ita a faffad'ar kirjin sa, Yana bubbuga Mata baya, Yana cikin hakan ne sallo ya canza ya koma shafa Mata baya har izuwa mazaunin ta a yayin da D'ayan hannun sa yake cikin gashin ta, a hankali har ya samu ya kwance Mata zani ya cire Mata Riga, sumbatar ta ya Shiga yi jikin ta duk ya mutu tun tana sharewa har taji baza ta iya ba, Nan ita na ta Shiga Maida Masa sako a barikance, sun dad'e suna shafan junar su har ya samu ya shige ta, ihu take tana Masa magiyar ya kyaleta Amma yaki, sabida dama a hannu yake don ganin Daliyah ba karamin tada Masa hankali yayi ba, kuka take tana bashi hakuri da fad'in zai kashe ta don ita kad'ai tasan irin azabar da take ji a gun, shi kuwa bai ma San tana yi ba, sumbatu kawaii yake yi yana hakar ta sai da ya tabbar da gamsuwar da yake bukata sai ya sauka akan ta. Ita dashi duk sunyi wujiga wujiga, Rose idonta jirwayin hawaye tana aikin kuka, da kyar ta samu ta d'auko zanin ta, riko hannun ta yayi yace "Me zakiyi?" Bata ce Masa komai ba, kallon Kan gadon yayi yaga b'arnan da yayi jini ta ko Ina, dafe kansa yayi ya maida kallon sa gunta sai yaji tausayin ta ya kamashi shi duk baiyi tunanin ita virgin bace, karba'an zanin yayi ya d'aga ta yayi ya kaita ban d'aki ya had'a ruwan zafi sannan ya soma ta aciki, ihu ta kurma tana kokarin Tashi, yayi saurin danne ta, yace "I'm sorry is for your own good, Zaki ji dad'in hakan" rose sai kuka take wiwi, tana bubbuga baff d'in da hannun ta, tana ciza leb'e sai hawaye kukan ma har kasa yi tayi sai da ya tabbatar ruwan ya ratsa ta ya Ciro ta ya kaita bed room ya kwantar da ita, Tashi tayi ta hau sa kayan ta, yace "Ina Kuma Zaki je?" Cikin kuka Tace "Gida" riko hannun ta yayi yace " meyasa baki fad'a min ba?" Tace "Me zan fad'a maka?" "Ashe dama ke budurwa ce?" Murmushin takaici tayi tace "da me ka d'auke Ni?" Shima murmushin yayi yace "Babu, Amma da kin fad'a min da na yi Miki a hankali Amma ki duba kiga b'arnan da nayi" Yana nuna Mata Kan gado da Yar yatsa, kau da Kai tayi tace "Ai ya Riga ya wuce Ni Zan tafi gida" Yace "ki kwana a Nan Mana kawai sai ki koma da safe" "A'a Mamata bata gida Rahila zata damu idan bata ganni ba yanzu nasan tana chan ta damu" "Okay Bari na sa a maida ke gida" "A'a bana bukata" sai ya d'aga kafad'ar sa alamun ko in kula, bayan ta gama Sanya kayan ta,ta nufi hanyar fita, ji ta yi ta kasa tafi, wani Kara ta sa tana ciza leb'e da gudu ya karaso inda take yace "What happened? Me ya same ki?" Rose kasa magana tayi sai hawaye ya Kuma cewa "Sai da nace ki kwana sabida nasan na ji Miki ciwo sosai please ki bari a Kai ki gida" Kai kawai ta d'aga Masa, shi da kansa ya fitar da ita har waje sannan ya Kira driver yazo ya maida ita tana ganin sun iso layin su tace Masa ya tsaya, sauka tayi tana tafiya a hankali har ta Isa gida a fili Tace "Yau me Zan fad'awa Rahila idan taga irin tafiyar da nake dole ta gane" shiru tayi sannan tace "kawai zance Mata na gurd'e ne" sai ta kusa Kanta cikin gidan, Rahila na zaune ta zuba uban tagumi, tana ganin Rose ta taso da gudu, ta riko hannun ta Tace "Sister Ina Kika Shiga ne Ina ta Neman ki tun safe?" Kirkiran Murmushi Rose tayi tace "Na d'an fita ne" da Karfi Rahila ta jaa hannun Rose, ihu Rose tayi Mai uban kara har sai da Rahila ta tsorata Tace "Me ya faru? Kinji ciwo ne?" Kai kawai ta d'aga Mata, Tace "sannu sannu ya akayi haka? A Ina ciwon yake?" "A kafa na" kawai tace Mata a takaice, Rahila Tace "Na gani?" Cikin nuna kula da tausayawa,Rose Tace "A'a please ki taimaka ki had'a min ruwan wanka Mai zafi sosai sai na Kama gun zanji sauki" "Toh shikenan" sai ta shige kitchen, Rahila Kuma ta Shiga d'aki ta kwanta jikin ta duk ciwo. B'angaren su Daniyah kuma, sai gyara kayayyakin su suke, sai da suka tabbatar Basu manta komai ba sannan suka kwanta don bacci. Yarima tunda Rose ta fita, ya rasa me zaiyi duk duniyar ba dad'i, a ransa yace "Rose Virgin ce, Kash I could have known da na dad'e da auren ta, Amma yanzu bazan iya auren ta ba sabida yanzu ita ba virgin bace, shaidan da akeyi wa mahifitar su gaskiya ce na tabbata kanwarta ma Virgin ce" murmushin gefen baki yayi yace "Rahila zan aura she'll be my wife" cikin tunanin Nan ya yi bacci. *Washe Gari* Granny da su Daniyah sun Gama shiri, dukkanin Yan gidan basu ji dad'i ba, Amma ance bako rab'a ne, Daddy ne ya turo musu driver tun asuba ya taso hakan yasa karfe takwas ya karaso basu tsaya b'ata lokaci ba suka Shiga mota sai gida. Rose ta kwana jikin ta duk ciwo har Saida zazzabi ya kamata, Rahila ce take ta aikin kula da ita duk da Bata San mene ne silar rashin lafiyan nata ba, chemist taje a ka had'a wa yar Uwarta maganun Nan zazzabi taci Sa'a ya Mata aiki, don ta samu sauki sosai kamar ba ita ba. *Bayan Sati* Fada na gani a cike, sai suratai ake shigowar, Sarki da matar sa da Kuma Yarima yasa gun yayi shiru, bayan sun gaida su cikin girmamawa kowa ya samu guri ya zauna, Sarki ya ce "Dukkanin ku Kun San dalilin zaman Nan a yau, magana ne Akan Yarima yayi kokarin yiwa wata yarinyar fyad'e, Ina so yarinyar Nan ta fito tazo tayi magana a gaban kowa" Kowa na gun sai kalle kalle suke, sarki yace "Ko Bata kusa ne?" Kaka ne ya Mike bayan ya gaida su yace "Jikita ce sunyi almost a week da tafiya dama hutu suka zo Kuma ya Kare sun koma makaranta" Wani mutumi yace "Your Majesty ai na fad'a maka ka tsaya a yi bincike tukunna, kaga tasan bata da gaskiya shiyasa ta gudu" Kaka yace "No ba haka bane na fad'a muku dalilin tafiyar ta" Sarki yace "Hakan na nufin kunyi wa Yarima sharri ko? Ka fad'a min gaskiya ko na sa a kashe ka yanzun Nan" Murmushin takaici Kaka yayi yace "Eh dama zaka sa kashe Ni, sabida Kai ba Sarki bane mai adalci duk sanda aka kawo maka karar an ga masoya biyu ba ka yin bincike babu ruwanka da gaskiyar su ko babu Nan take kake bada umarni a kashe su, Amma dake Yarima d'an Kane yau sati d'aya yake abinda ya ga dama a garin nan, so what idana ka kashe Ni, garin da ka kasa kula da mutanen cikin ta, garin da an Maida mu tamkar kiyashi a kashe mu lokacin da aka so a Wurin da aka so, gara a kashe Ni ko zan huta da bakin cikin garin Nan" ya karasa maganar ya na share hawayen da ya gangaro Masa, dukkanin jama'ar gun jikin su yayi sanyi matar Sarki kuka take sosai mikewa tayi tace "Tabbas maganar Mutumin Nan gaskiya ne ba karya cikin ta, hakika ka Zama mugu azzalami Mai son zuciyar sa, ko kad'an Raina bai b'aci ba Jin ance yayi yunkurin yiwa Daliyah fyad'e Yarinyar Nan kana ganin ta kaga nitsassiya ta fito daga gidan tarbiya daga maganganun ta na gane hakan Kai ko da ace ta Masa sharrin ne ai tayi dai dai, sabida d'a guda d'aya ka kashe matasa maza da Mata sama da ashirin a iya sani na Banda Wanda kake sawa a yi b'oye" Maida kallon ta tayi ga Yarima tace "If not because I'm your mother da na dad'e da tsine maka sannan na maka fatan Shiga duniya, Wai virgin, hmm can you swear in front of everyone that you are a virgin?" ta karasa maganar cikin kuka, Yarima takaicin Duniya ce ta ishe shi, tasowa yayi ya suguna a gaban ta yace "Mummy it was never my intention someone should be killed because of me, it's all father's fault" A tsawace tace "Would you shut up your dirty mouth, kana ganin yanda ake kashe Mata Kuma kasan gari zai cika gari ne in da matasa sabida aure zasuyi sun hayayyafa Amma Sabi da Kai..... Sabida Kai sun rasa Rayukan su, I swear to the almighty dama niya na, na maka sharrin kayi wa wata fyad'e Amma sai suka rigani" kallon ta yayi a razane yace "Mom?" Ta amsa da "Yes Kai man kashe ka kowa ya huta." ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Mu had'u a page na gaba Please comment and share Milhat Ce🥰 Yar Terawa 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ```PAGE```9️⃣0️⃣↪️1️⃣0️⃣0️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` A tsawace tace "would you shut up your dirty mouth, kana ganin yanda ake kashe matasa Kuma kasan gari ba zai cika gari ne in da matasa sabida aure zasuyi su hayayyafa Amma sabida Kai..... Sabida Kai sun rasa Rayukan su, I swear to the almighty dama niya na, maka Shirin kayi wa wata fyad'e Amma sai suka rigani" kallon ta yayi a razane yace "Mom?" Ta amsa da "Yes Kai ma a kashe ka kowa ya huta." ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ .............Cikin kuka yace "God have mercy on me, please mom forgive me" Ture shi tayi ta nuna jama'ar dake zaune a gun tace "ask for their forgiveness not mine, su kayi wa laifi sabida haka ka roki gafarar su ba nawa ba" Tashi yayi ya durkusa a gaban su Yana kuka Mai cin Rai ya had'a hannayen sa guri guda yace "Please forgive me I know I have wronged you all, ban chanchani yafiyar ku ba Amma ku daure ki yafe min please" ya karasa maganar cikin kuka, kowa na gun Saida suka ji tausayin sa, sai wani daga cikin mutanen yace "zamu hakura Amma da Sharad'i" cikin sauri yace "Na mene ne I'm willing to do what so ever don ku yafe min" gyaran murya Mutumin yayi yace "Yanzun Nan anan gun zaka zab'i Mata a cikin Yan matan dake Nan gurin" yace "Zanyi zanyi" Tashi yayi ya Fara Dubawa ko zai ga Rose Amma Bai ganta ba charaaf idon sa ya fad'a akan Rahila zuwa yayi har inda take ya riko hannun ta, mutanen gun duk sun cika da mamaki, har gaban mahaifiyar sa ya kawo suka tsuguna yace "Mom I choose Rahila as my wife" guri ya kaure da ihu, juyowar da Yarima yayi sai idon sa ya sauka akan rose da alokacin ta shigo, hawaye ne masu zafi suka sauka Mata tayi saurin fita daga fadar ba tare da kowa ya ganta ba sai shi yariman....... Wani irin Murmushi yayi sannan yace "Ai alkwari nayi bazan Auri Wacce ba virgin ba" a zuciyar sa yake magarnan Nan,Mommy tasa musu Albarka da dukkanin mutanen gun, Sarki ya Mike Yace "Duk Naji abubuwan da kuka Ce, hakika na zalunce ku Ni ba adalin Sarki bane ba, Kuyi hakuri ki yafe min Ni Zan sauka da ga Kan kujerar tawa in yaso sai ku zab'i Wanda ya dace" jikin su duk yayi sanyi, Kaka ya tashi yace "A'a baza a yi haka ba kujerar gadon ta kayi bazaiyu ka sauka ba har sai ranar da ka mutu magajin ka ya gaje ka, Kuma dalilin abubuwan da kayi duk a Kan Yarima ne tunda ya dawo daga American if not muna Jin dad'in Zama da Kai, ko ya kukace Yan Uwa?" daga masu cewa haka ne sai masu ihu da tafi. Sarki yace "Nagode Nagode, may the almighty God give me the strength to do what is right for all of us" suka amsa da Amen. Rose na barin gun gida ta nufa ta Fara tattar kayanta, Mahaifiyar ta Ce ta shigo Tace "Rose Ina Zaki je?" Tace "Mama kin San naje fada don Jin hukuncin da Za'a yanke wa Yarima Ina Shiga sai Naga..........Nan ta Sanar Mata da dukkanin abinda ta ji ta gani ta Karasa maganar cikin kuka, Mama ta jawo ta jikin ta ta rungumeta tace "Rose Naji duk abubuwan da Kika ce yanzu da kike had'a Kaya ina Zaki je?" "Gurin dangin Mahaifina" Iska Mai zafi Mama ta sauke Tace "Toh shikenan Chan ma gida ne Amma yaushe Zaki dawo?" "Zan dawo Mama idan aka Gama bikin nasu, nayi mamakin abinda Rahila tamin Amma Bakomai duniya ce,please Mama Kar ki hanani tafiya" Murmushi Mama tayi ta shafo fuskanta Tace "Bazan hanaki ba Zan tayaki ma shirya kayan da kaina, Kuma Zaki ga Zaki samu Miji Wanda ya dace dake kinji? Kuma Kar ki rike kanwar ki a rai" Murmushin ita ma tayi tace "Nagode Mama" suka rungumi juna sannan suka Shiga shirya Mata Kaya suna gamawa har tasha Mama ta raka ta tayi Mata fatan Allah ya tsare. Mama na Isa gida taga gidan a cike fil har sai da ta tsorata, Rahila ce ta riko hannun ta,tana Murmushi tace "Mama ki shigo" Yarima ya taso Shima ya riko d'ayan hannun Mama yace "Welcome" kirkiran Murmushi Mama tayi, suka kaita mazaunin da aka tanadar Mata, Kun San Yan gargajiya koman su daban ne da al'adun mutane, Nan da Nan aka Fara d'aura aure, Giya a ka sa Kofi Rahila ta nemi inda mijinta yake tasa Masa a Baki yasha sannan ya sa Mata na bakin sa, sai Wurin ya kaure da ihu da tafi. Mama duk Bata so auren Nan ba sabida da Rose ya kamata ayi bikin Nan ba da Rahila ba. *KANO* Tunda su daniya suka Isa gida, sai tarairayar su ake musamman Daniyah sai hidama ake ta musu, Hira suke sosai suna bawa Daddy da Mummy Labarin abubuwan da ya faru a chan, Granny kuma sai aikin kallon su take Amma basu yi Kuskuren fad'a Masa risk d'in da Daliyah ta d'auka ba. Daddy yace "Kun dawo yanzu sai Kuyi Shirin Komawa makaranta da Islamiyya" Daniyah Tace "Daddy ai sai results d'in mu ya fito ko?" Dafe kansa yayi ya kalli Momy yace "Kinga na manta da maganar results d'in su, please jeki d'auko, ai kin San inda yake ko?" "Eh" a takaice ta shi cikin mintuna biyu ta dawo ta Mika Masa wata brown envelope, bud'ewa yayi ya zaro paper guda biyu ya Miki wa ko Wacce ta ta, Daniyah Naga ta doka tsalle tace "wow Daddy Naji dad'i sosai science class fa na samu" Murmushi yayi yace "Eh science class dama kince Nurse Kika so ki Zama ko?" "Eh Daddy Amma yanzu na canza Shawara" "Tooooh!! zuwa me?" "Doctor Daddy, Naga zai fi dacewa Dani kaga sai a Rika kirana da Dr Daniyah" Duk suka Fara dariya, Daddy ya maida kallon ga Daliyah yace "My princess ya dai Naga bakiyi murna da ganin result d'inki ba ko Kema science d'in kike so Ne?" Murmushin gefen baki tayi tace "A'a Daddy Ina son art d'in Amma ban gama yanke shawarar abinda zanyi ba shiyasa nayi shiru." Dariya Daddy yayi yace "Wannan ai ba wata matsala bace ba yanzu fa SS1 zakuje Kinga da sauran time sai fa kunyi WAEC Kan Kuyi JAMB sannan Ku nemi admission Kinga kina da tsawon lokacin da zakiyi tunani a Kai" Ajiyar zuciya tayi tace "Kuma hakane fa Ni wallahi duk na manta ma" Murmushi kawaii yayi, wurin ya d'anyi shiru sannan yace "Mama Ina fatan dai Basu Baki ciwon Kai a chan kauye ba" Mama Tace "ko kad'an ai yaran sun fara girma an rage rashin jii." Yace "Alhamdulillah" Mommy Tace "Lokacin sallah fa yayi ya kamata Muje mu yi sallah ko?" Daddy yace "hakane" had'e da mikewa yace "Ku tashi Muje masallaci" Huzaifa da Yusuf suka tashi suka bi bayan Daddy, Daniyah da Daliyah Kuma suka Shiga d'akin su Haka ma Momy da Mama. Bayan sun idar da sallah, duk suka fito suka zauna a Parlor, suna kallo su Daddy Basu shigo ba har Saida suka idar da sallar ishah, mommy Tace "Muje muyi sallar Isha Kan su Daddyn ku su shigo,ba musu sukayi yanda tace "suna idar da sallan suka Shiga kitchen, Nan suka shirya abinci yayi dai dai da shigowar su Daddy,Nan suka zauna suka ci abinci bayan sun gama Daddy yace "Ya kamata ku kwanta da wuri gobe Muje mu sayo muku uniform ko?" Uwani Tace "Oh!! Su Daliyah an girma za'a shigo senior set" Dariya Daliyah Tayi Tace "kuji min Aunty Khadee da wata magana, da so kike na dauwama a junior set?" "A'a bance ba abin nufi ada ma a Yaya kuka Gama da uncle Ameer da Aunty Maryam ko da yake Kun rabu ai yanzu tunda yanzu side d'in mu zaku dawo" Daniyah Tace "ai kuwa sun huta don nifa gani nake ma kamar Uncle Ameer tsoron ta yake ji" Dariya Daliyah Tayi Amma a zuciyar ta Tace "Ba Dole yaji tsorona ba Ni na manta chakwakiyar da na had'a ma" Daddy yace "Surutun Nan ya Isa haka kuje Kuyi bacci" ba musu duk suka watse, Uwani,Liyah da Daniyah suka tattare Kan dinning, mommy da Daddy suka koma parlor Granny Kuma Tace "Ni kwanciyar zanyi na gaji sosai" suka amsa da Allah ya fidda gajiya, Bata Ce komai ba ta haura sama. Washe Gari Bayan sun karya sun Taya mommy aiki a kitchen, sukayi wanka suka shirya tsaf cikin shigar su ta bakar abaya Mai hula, Daniyah Baki da pink Daliyah Kuma Red and black. Suna Isa Daddy yasa aka yanka musu kala uku uku, aka saya wa Uwani Biyu, suna tsaye aka d'inka musu suka dawo gida. Uwani na ganin sabbin Uniform tayi ta murna dake yau asabar shiyasa bata je makaranta ba, Tace "Wow kinga ranar Monday Zan Shiga school da sabon uniform" Daniyah tace "Su Aunty Khadee sai kace yau za'a Fara zuwa makarantar" cikin zolaya, Aunty Khadee Tace "Sai Kuma kiyi ai, Baki san sabon Abu da Shiga Rai bane shiyasa" Daliyah Tace "Toh muka muce me? tunda kinga ranar Monday za mu Shiga SS1?" "Oho muku ku kuka sani Ni dai kaina na sani" Huzaifa yace "Aunty Liyah nifa tunda kuka dawo Naga kin nitsu sosai hatta yanayin maganar ki ya canza inda a yanda muka sanki ne zuwa yanzu da kunyi fad'a da Aunty Khadee yafi a 'kirga" Yusuf yace "Kamar ka Shiga Raina, Nima Wallahi abin na bani mamaki, sai Kuma Aunty Daniya ta koya surutu da tsokana, ko dai canza suna kukayi ne?" Aunty Khadee tace "Ashe ba Ni kad'ai na lura da hakan ba, gaskiya Daniyah kin koyi surutu sosai kamar bake ba?" Murmushi Daniyah tayi tace "Yau Naga ikon Allah!!! Toh dan Allah so kuke na Zama kurma ko me?" Daliyah Tace "Ke dallah rabu dasu ke Kika kula su ma" Yusuf yace "Nikam na Shiga d'aki bacci nake ji sai la'asar Zan fito" Huzaifa yace "Nima baccin nake ji Wallahi mu Shiga kawai" Daniyah Tace "Nima baccin zanyi" Uwani Tace "Me haka Kun wani had'a baki kowa Wai bacci bacci?" Daliyah Tace "Kinga Aunty Khadee manta dasu, Zo Muje d'akin Mommy mu Taya ta Hira tunda Daddy ya fita" "Hahahaha yau Kuma d'akin Mommy? Granny d'in Kuma fa?" "Granny fa kusan wata mukayi tare Amma nayi kewar Mommy sosai wallahi." Murmushi tayi tace "Toh Tashi Muje" suna shiga suka samu Mommy na zaune tana kallon Zeeworld, Daliyah na kallon TV taga ansa *TWIST OF FATE* cikin sauri ta Shiga ta zauna, Mommy tace "Liyah ke Wai yaushe zakiyi hankali ne? Ki shigo d'aki ba sallama?" Aunty Khadee tace "Aunty kin fa santa da maitar kallon Zeeworld musamman ma Wannan Shirin sai a hankali" Kad'a Kai Mama tayi tace "Tooh!! Allah ya shirya, Ina Daniyar take?" "Wai bacci zatayi" aunty Khadee ta bawa mommy amsa, don ita Daliyah kwata kwata hankalin ta yayi nisa da kallo. Yau take Monday kowacce ta shirya tsaf cikin sabbin Uniform d'in su, sunyi matukar kyau musamman Ma Twins, driver d'in su ya d'auke su, saida aka Fara dropping d'in Su Huzaifa kan aka wuce da dasu Daliyah. Daliyah na Shiga class ta jiyo muryar Fareedah tace "Oyoyo Oyoyo Qawata" da gudu Daliyah ta Karasa inda take, suka rungumi juna duk yan ajin sai kallon su suke, sun San 'kawancen su saidai sabbin xuwa ne basu San su ba" Zama sukayi a back bench suna hirar yaushe gamo, suna cikin hakan malama ta shigo, ajin yayi shiru, ta Fara darasi, Daliyah ta nitsu sosai Kuma tana fahimtar abinda akeyi, Fareedah kokarin jaan Liyah da Hira Amma Taki kulata, har sai da Malamar ta fita, Tace "Haba Faree Kina ganin malama na kiyarwa Kuma kike surutu?" Zaro Ido Fareedah tayi tace "Iko Sai Mai sama! Yau Liyah Kece Kika fad'an Hakan?" "Aaaah sa wasa da me kike d'auke Ni?" "marasa jin magana da rashin son karatu na d'auke ki" Murmushin takaici Daliyah tayi Tace "A baya Kenan Amma a yanzu na canza zanyi karatu sabida shine dalilin zuwata makarantar Nan sannan na cikawa Mahaifina burin sa naso yaga mun Zama manyan Mata a cikin kasar Nan, Kema Ina Mai Baki Shawara da ki canza in ko baza kiyi hakan ba kawance na dake yanzun Nan Zan datse ta" Fareedah ganin Daliyah fa dagaske take hakan yasa Tace "Toh shikenan insha Allah Nima zanyi kokari Naga nayi karatun Amma nasan akwai dalili Mai Karfi Wanda yasa Kika canza tunanin ki, mene ne yasa?" Murmushin gefen baki tayi tace "Gidan mu suna kokarin nuna bambamcin tsakani na da Yar Uwata, hakan Sam bai min dad'i ba, tun daga ranar na d'auki alwashin zanyi karatu fiye da ita" Murmushi Fareedah tayi Tace "Haba no wonder Allah ya taimake mu Ni fa dama Daniyah ba burgeni take ba Wallahi ko kad'an" Wani irin kallo Liyah tayi Mata Wanda yasa tasha jinin jikinta tace "Ke!!! Kar kiji nace Miki na daina harkar Nan kice Zaki Raina min wayo, Daniyah fa Kanwata Ce My Twins for that matter, Kar ki sake Kuskuren Nan in ba Haka ba wallahi jikin ki ya d'au na yakuwa" "Haba Qawata yi hakuri Baki San Wasa bane Haba dan Allah" Harararta Liyah tayi Tace "ya dai fi Miki" Fareedah Tace "Kinga Uncle Ameer fa ya shigo last week sau biyu Neman ki" Zaro Ido Liyah tayi Tace "Nema na kuma? Nikam na Shiga uku" "Kamar ya kin Shiga uku me ya faru?" Kirkiran Murmushi tayi Tace "Bakomai Zan San yanda zanyi dashi ne" "Wai me Kika Masa ne?" Murmushin gefen baki tayi tace "Ke dai Bari is a long story" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Milhaat Ce Yar Terawa PLEASE COMMENT AND SHARE 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ```PAGE``` 1️⃣0️⃣0️⃣↪️1️⃣1️⃣0️⃣ Fareedah Tace "Kinga Uncle Ameer ya shigo last week sau biyu Neman ki" Zaro Ido Liyah tayi Tace" Nema na kuma? Nikam na Shiga uku, Zan San yanda zanyi dashi ne" "Wai me kika Masa ne?" Murmushin gefen baki tayi Tace "Ke dai Bari is a long story" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ......... "Make it brief Mana Liyah Wallahi Kar kiso kiga yanda fuskar sa yake Rai a 'bace yake tambayar ki, shi ya d'auka ma kin bar makarantar ne" "Ke dai Bari, yanzu saura period uku muna fita break zanje naji dalilin da yasa yake Nema na" Haka kuwa akayi suna fita break ta nufi side d'in su Uncle Ameer, Yana ganin ta ya Fara washe baki, yace "Haba Liyah Ina Kika Shiga ne? Nake ta Neman ki I thought kin bar makarantar tamu ne ai" Murmushi ita ma tayi Tace "Uncle nayi tafiya ne Shiyasa Amma meyasa kake ta Nema Haka?" Dariya yayi yace "Maganar Khadija Mana nifa so nake tana gama makarantar Nan a Mana aure" Tace "Da wa!! Wani irin kallo ya Mata yace "Aaaah! da Khadija Mana Kar ki Raina min hankali Mana" "Haba uncle me abun rainin hankali anan? Tambaya ce fa amsa kawaii zaka bani, Amma tunda Naga abun naka da fad'a kake so muyi Bismillah" ta juya da niyar tafiya yace "Dawo dawo Zo Mana Liyah, princess Liyah kin San fa Ke Sarauniya ce bai kamata kike b'ata ranki a Kan 'yar karamar magana" "Uncle Kenan shikenan tunda kace Haka Bari na fad'a maka gaskiya aunty Khadee ba aure zatayi yanzu ba, Policy na (dokan) gidan mu sai mun Gama jami'a Kan muyi aure kaga yanzu tana ss² , kusan shekaru Bakwai kenan ta rage Mata" "Haba bazai Kai Hakaba jami'a ai four years ne" "Eh Ina sane" ta gyara sayuwar ta ta fidddo hannun ta daga cikin hannun rigar sanyin da tasa Tace "Kaga ss² take yanzu Dole mu irga dashi tunda first term ne zuwa ss³ Kuma kaga 2 years, sai tayi jamb a shekarar idan taci Sa'a taci sai ta wuce makarantar idan Kuma Bata ci ba kaga Dole ta zauna zaman shekara d'aya" Shiru yayi Yana kallon ta sai Tace "Kaga 2+4=6 in Kuma bata ci jamb ba sai tayi 7years ka fahimta yanzu?" "Eh na fahimta Amma a ganin ki me mafita?" "Ai mafita d'aya ne ka hakura har sai ta gama" "Haba ma haba!! Na jira ta har sai ta gama?" Ki Kare min kallo nifa ba yaro bane ba na bawa talatin baya yanzu na Kara shekaru d'aya d'aya har bakwai ai na kad'e ga mutuwa yanzu ba babba ba yaro" dariya Ce taso ta kufce Mata, tace "Yauwa Nima dai hakan na gani kawai ka manta da maganar ta" Yace "Liyah Kenan ashe dama a gidan ku take Amma Kika ce min makwaftan Kune?" Sosa keya tayi a zuciyar ta tace "Tirkashiii Ni wallahi na manta ma na masa wannan karyan" a fili Kuma Tace "Uncle yaushe mukayi Haka da Kai? Kila dai ka manta ne Amma Ni dai nasan na fad'a maka gidan mu d'aya da ita kanwar Mommyn mu Ce, gaskiya uncle tsufa yazo" Dariya yayi yace "Toh shikenan na hakura da ita, to ya maganar gifts da kud'aden da nake baki ki Kai Mata?" "Yana gunta Mana" "Toh a karb'o min kayana" fuska a tamke yayi maganar Kakar bashi ya gama dariya yanzu ba "Uncle Kar ka bada Ni Mana Kar ka Zama irin mazan Nan masu gajeren tunani Wai kawai don sun bada kyauta matsala ta d'an gifta sai suce a maida musu kayan su yawane Wallahi ba girman ka bane ba" "Eh na yadda gajeren tunani ne da ni kawai ki karb'o min ko Rai ya b'aci" Liyah ganin dagaske so yake ta dawo Masa da kud'in tace "Anyi an gama Zan karb'o maka Amma ka sani daga Nan ofishin principal nayi Zan fad'a Masa kasa ni na had'a ka da student Kuyi Soyayya Kuma kasan babban laifi ne Malami ya nemi student d'insa, na biyu Kuma kana leken malamai Mata in ka manta Ni ban manta ba" tana maganar tana tafiya,da sauri ya Sha gaban ta yace "Liyah Wasa nake Miki Wallahi na bar Mata kud'in har abada ke baki San Wasa ba eh?" Fuska a tamke tace "Bamu son kud'in ka Zan dawo maka dashi gobe kila zai taimake ka a gaba don nasan ka Gama aiki a makarantar Nan da zaran principal yaji maganar Nan" Magiya ya Shiga yi Mata Yana bata hakuri har ji yake kamar ya durkusa a gaban ta, Liyah sai da ta jaa masa Rai Kan tace "To shikenan Amma daga yau Kar ka sake zuwa nema na Kar ka Kuma min magana sai dai in maganar ta shafi makaranta" Murya na rawa yace "Na yarda Wallahi na yarda" Tace "Good Nikam na tafi" ta barshi a gun Yana tsaye Baki a bude, yace "Yarinyar da bata shekaru Sha Bakwai bace take waina Ni, Kaaai Ameer tirr da irin halinka Dole ma ja canza tsarin Rayuwa ta" ya koma ya zauna, Liyah na fita ta tsaya ta dafe kirjin ta tace "Alhamdulillah na gama da wannan matsalar Allah ya tsare na gaba" ta koma class, tana Shiga aka kad'a kararrawa Nan suka cigaba darusa. Uwani, Daliyah da Daniyah sun Maida hankali su sosai Akan karatun su, a yaune Uwani suka gama WAEC da NECO d'in su saura jiran saka mako, su Liyah Kuma zuwa yanzu suna ss², Alhamdulillah results ya fito Uwani taci nine credits both WAEC and NECO, sannan registration na JAMB ta ci 198, Daddy da ya ga haka ba karamin murna yayi ba, shi ya shige Mata gaba gurin ganin ta samu admission, bai d'au tsawon lokaci ba Admission ya fito Kuma ta samu a B.U.K tayi applying Mass Communication Amma sai suka ba Public administration, ta ki karb'a Daddy yace Mata "Khadija yanzu fa kasar Nan sai kayi karatun ka kashe kan ka da karatu Kuma ka rasa aikin yi,ko Kuma kiga Wanda ya karanta health Yana aiiki a banki, so kawai kiyi addu'a Allah yasa hakan shine Alhairi a gare ki Sam kar kiyi fushi da zab'in da Allah ya Miki" Iska ta hura a bakin ta Tace "Shikenan Daddy insha Allah Zan karb'i admission d'in Kuma na kaunaci course d'in" ta kalli Mama da Mummy Tace "Ku taya mu da addu'a don addu'ar kuce kad'ai zata taimaka Mana" Mummy Tace "Uwani Addu'a Kam ai kullum Cikin ta muke sai ki dage da karatu, sannan kisa tsoron Allah a zuciyar ki" Granny Tace "Kwarai kuwa idan kike rike Allah shi kad'ai baza ki tab'e ba, sannan sallah, sallah wannan Kar ki yi wasa da ita, kin San fa sallah shine kad'ai abinda ya banbanta musulmi da kafiri, sabida haka Kar kiyi Wasa da sallah" Mama Tace "Maganar Mama gaskiya ce sannan Kinga kawaye ki guji sharri kawaye da samari ba kowa zakiyi kawance da ita ba,akwai kawaye na Kwarai sannan akwai b'ata gari Kar kiyi saurin sake jiki da kawa har sai kin ga halayanta sun yi dai dai ta tarbiyar da muka Miki kinji ko" Kai ta d'aga alamun "Eh" Daddy yace "Duk abubuwan da yakamata na fad'a Momyn Ku da Mama sun Riga sun fad'e ta, sai dai d'an abun da baza a rasa ba, kamar yanda suka kace kawaye da samari Basu kad'ai ba, harda lecturers d'in Kar ki Bari ko gaisuwa ta had'a ki da lecturer bare ma ya shaida fuskan ki daga Nan fa idan kin Masa zai Fara bibiyan ki ne, ya nemi ki biya Masa bukata idan Kuma Kika ki sai ya b'ata Miki results so ki kiyaye, tsakanin ki dashi lectures Yana gamawa zai fita kin game ko?" Kai a kasa tana kokarin b'oye hawayen da suka zubo mata Tace "Nagode sosai Daddy insha Allah Zan yi yanda kuka ce" "bakomai Khadija Allah ya Miki Albarka" Duk suka amsa da "Ameen." Uwani (Khadija) ta Fara attending lectures d'inta hankali kwance, musamman Daddy ya Nemo Mata driver da yake kaita cikin makaranta duk sanda take da lectures Kuma ya koma ya d'auko ta. *Wannan Kenan* Ina labarin Sabir??🤔 Sabir tare suke da Khadija tunda dama set d'in su d'aya ne, Khadija na Art class shi Kuma Yana science class. Bayan sakamakon gama secondary School d'in ya fito Shima ya ci sosai, hakan yasa Mahaifin sa yace bazaiyi makaranta a kasar Nan ba sai ya turashi Oxford University,tunda ya tafi baida wani tunani da ya wuce na Liyah. Kwance yake a d'akin sa ya kwanta da baya idon sa na kallon sling iska Mai zafi ya hura yace "Ya Allah ka yaye min Soyayyar Liyah, duk sanda nayi kokarin cire ta a Raina sai naji Soyayyar ta da kaunar ta na ninkuwa a zuciya ta, abinda takaicin ma Bata San Ina yi ba" Tashi yayi ya zauna ya dafe kansa duk sanda ya Fara tunanin ta sai yaji zazzabi Mai zafi ya Kama shi, a fili yace "Ya Allah Kaine Allah idan Soyayyar da nakeyi wa Liyah ba Alhairi bane a gareni kayi gaggawan cire ta a Raina in Kuma ba Alhairi bace ka musanya min shi da mafifciyar Alhairi" Yana Kai Nan ya Mike ya Shiga toilet yayi wanka bai d'au lokaci ba ya fito ya shirya don Yana da lectures karfe goma gashi yanzu Tara da rabi a gaggauce ya gama ya fita. Rayuwa tana tafiya Normal yanda ake so, Fareedah da Liyah kawancen su yayi Karfi fiye da yadda yake da, karatu suke sosai Wanda yasa duk Yan gidan su Liyah abun ke basu mamaki tare da farin ciki, a b'angaren islamiya kuma abun ba a cewa komai ko Wacce daga cikin su tana iya bakin kokarin ta kwaf cikin makarantar sune kan gaba hakan yasa inda za'a yi inter state competition Daniyah da Liyah na ciki, hakan yasa Daddy alfahari dasu, ya musu alkawarin suna gama secondary School zai saya ko Wacce system da Waya Mai tsada, sukayi ta murna hakan ya Kara musu karfin gwiwa suka Kara karatu Akan Wanda suke yi. Alhamdulillah a yaune suka gama jarabawar su ta karshe, a yayin da Khadija take aji biyu haka ma Sabir. Zaune suke a parlor suna Hira sai Daniyah tace "Aunty Khadee ya Labarin Sabir ne Kam, Kuna tare ne? Haka kawai naji yau ya fad'o min a Rai" Khadija rufe littafin dake hannun ta tayi tace "Tsohon zance ai Sabir ya kai kusan two years baya kasar Nan" Zaro Ido Daniyah tayi tace "Haba dai! To Ina yaje" "Yana Oxford University" Daniyah Tace "Wow! Yana cikin manyan makarantu na duniya, Amma nayi Masa murna me yake karanta?" "Ina ga kamar Medicine ne don tun muna makaranta ake kiransa da Dr Sabir Yana matukar so ya Zama likita" Liyah Tace "Kaai kunbi Kun dami mutane da wani Wai sabir, Ni wallahi ko kad'an guy d'in baya burgeni" Daniyah tace "Kin ma Isa kice baya burge ki, kina ganin had'edden guy gashi kyakkyawa Mai structure irin wanda mata suke so" Khadija tace "Nima dai haka na gani, Wallahi Ni kaina Yana burgeni gashi da ilimi both boko da addini Wallahi Sabir ko makiyinsa ne yasan yayi Saida yaki fad'a sabida kiyayya irin ta Makiya" Liyah baki ta tab'e Tace "well kunsan fa shi ra'ayi rigace ko wa da irin tasa Ni dai bai min ba" Daniyah Tace "Kanki akeji" Ta amsa da "Ko Kuma naku ba, tunda bai ma San kunayi ba, Kinga tashi Muje mu shirya Muje muyi registration d'in Nan" Khadija Tace "Yauwa dama so nake na tambaye ku me zaku cika ne?" Daniyah Tace "Kin sani da son aikin asibiti Zan sa Medicine first choice sannan pharmacy second choice" Liyah Tace "Ni Kuma Law Zan saka sannan na biyun na sake sa musu Law" Khadija Tace "Yauwa hakan ya kamata kiyi, Daniyah Kema fa hakan ya kamata ki Sa musu hakan zai nuna musu kina son abin in yaso sai ki Sa pharmacy a third choice" "Toh shikenan aunty Khadee Zan gyara Bari Muje mu shirya kin San ana layi sosai" Khadija tace "Chaap! Ai Ni Zan fad'a muku" Dariya suka Yi had'e da mikewa suka nufi saman su, bayan sun shirya suka Shiga d'akin mummy suka mata Sallama sannan sukayi wa Granny Sallama ta musu fatan "Allah ya tsare ya Kuma bada Sa'a" dake Daddy baya Gari, sukayiwa khadija Sallama ta musu fatan Alhairi,Kai tsaye suka nufi parking space driver ya Kai su CBT center suka samu layi sosai har sai daf da maghrib suka gama. Suna shigowa parlor suka tarar ba kowa da alama sun Shiga yin sallah ne don suna shigowa unguwar suka ji an Shiga sallah Kai tsaye d'akin su suka nufu a gajiye Daniyah ta Shiga ban d'aki ta Watsa ruwa sannan ta d'aura da alwala, Liyah ma hakan tayi duk su biyun kayan bacci suka sa Riga da wando Liyah nata jaa Daniyah Kuma pink" (da alama favorite colors d'in su Kenan).🤔 Kasa suka sauko suka tarar da Momy, Granny da Khadija na zaune suna kallo, Mommy na ganin suna tace "Aah! my twins yaushe kuka shigo?" Murmushi Liyah tayi tace "Mommy tun d'azu mun shigo gidan shiru shiyasa muka haura sama muka watsa ruwa" Granny tace "Daniyah me Haka kin wani yankwane kamar karkashin da baida gata?" "Granny Wallahi tsantsar gajiya ne ga yunwar da nake ji" Dariya Liyah tayi tace "wato akwai karkashin da baida gata Kenan?" Granny Tace "Eh Mana" Mummy Tace "Ayya sannu da gajiya kam Tashi Muje dining nayi serving d'in ku" Khadija Tace "A'a Aunty zauna Bari Ni nayi serving d'in su" sai ta mike Mummy Kuma ta koma ta zauna, suna zuwa dining table Shiga zuba musu abincin patan doya ne Taki kayan had'i gashi an sa masa alayyahu, Liyah na gani ta lashe baki Tace "Wow! Girkin yau don ni akayi" Khadija Tace "Aci dai a hankali" babu Wanda ya amsa tunda suka faraci babu wanda yace kala har sai da suka koshi sannan suka Sha lemon kwalba, sai suka dawo parlor Suma ayi kallon dasu, sai Yusuf da Huzaifa suka shigo da Sallama a bakin su, bayan sun gaida su, Huzaifa yace "Sisters ya registration din dai? Kun Samu Kun Gama ko?" Liyah Tace "eh wallahi Amma fa dakyar" Yusuf yace "tunda Kun gama ai da sauki, saura jarabawar Allah ya bada Sa'a Kuna point fiye da yanda ake bukata" Duk suka amsa da "Ameen" A yaune suka rubuta jamb, bayan awanni ashirin da hud'u results zai fito duk hankalin su a tashe yake sai Addu'o'i suke hade da nafiloli, washe Gari,kwasam Liyah Taji Karar SMS ya shigo wayar ta zaro Ido sukayi suna kallon juna. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ MILHAT CE YAR TERAWA PLEASE COMMENT AND SHARE 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ```PAGE``` 1️⃣1️⃣0️⃣↪️1️⃣2️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` A yaune suka rubuta jamb, bayan awanni ashirin da hud'u results zai fito duk hankalin su a tashe yake sai Addu'o'i suke had'e da nafiloli kwasam Liyah Taji Karar SMS ya shigo wayar ta zaro ido sukayi suna kallon juna. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ............ Daniyah tace "Ki d'auki wayar Mana bakiji Karan text ya shigo bane?" "Wallahi Daniyah tsoro nake ji Kar ban ci ba" "Kinga d'auki ki bud'e da addu'a idan kinci ko kin fad'i babu abun da zai....." Ita ma taji Karar ya shigo wayar ta, Liyah Tace "Yauwa Fara bud'e naki mugani" Sosa keya tayi tace "To..ai..ai naki ya fara shigowa ki Fara bud'e wa" Dariya Liyah tayi tace "Kya ji ki da wayo Ni Zaki yi wa wayo?" "A'a Wallahi ba wayo Zan Miki ba ai kece babba dani" "Malama da mintuna biyar fa kachal na girme ki" "Ko da ace minti d'aya kin girmenin ai" Murmushi Liyah tayi Tace "Toh Zan irga uku sai mu bud'e a tare kin yarda?" Da sauri Daniyah tace "Na yarda" Liyah tace "One Two Three" sai suka bud'e a tare kallon juna suka yi dukkanin su suka Fara tsalle suna ihu, suka d'ale Kan gado suna ihu, mummy na kitchen Granny kuma na kallo a Parlor Jin ihun su yasa ta mike a tsorace, Mummy Kuma ta fito da sauri tana ambatan "innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, Mama me yake faruwa ne? Kinji ihuun da Naji kuwa? Kuma har yanzu ina ji" "Kinga Ni kaina ban sani ba Amma kamar ihun daga d'akin su Liyah ne" Granny da Mommy sai kallon sama suke a hankali suka Fara taka steps d'in har suka Isa kofan su Liyah Granny ta nunawa Mummy da Akan ta bud'e ta Shiga, Mummy Kau da kanta tayi, Granny tayi ta maza ta tura kofan a hankali tana leke sai ganin su tayi suna ihu suna rawa suna tsalle da karfinta ta Shiga d'akin Kare musu kallo tayi da kyau a tsawace tace "Kaaai me Haka?" Chaak suka tsaya basu Ce Mata komai ba ta kuma cewa "Wannan wani irin rashin hankali ne Kun Zo kunayiwa mutane ihu a cikin gida sai kace wasu masu aljanu?" Mummy jin Granny na masifa sai ta shigo a hankali ta hango su a tsaye akan gado suna Wasa da hannayen su. Mummy tace "Kai me kuke yi Haka?" Liyah ta sauko da gudu har sai da Granny da Mummy suka jaa da baya, rike hannayen mummy tayi Fara tsalle tana dariya sai juya mummy take, Daniyah ma hakan tayi wa Granny, Granny Tace "Wayyo na shiga uku, hajijiya ki Bari" Amma sai Kara yi da Karfi suke sai da sukayi Mai isan su kan suka sake su, a tare sukace "Albishirin ku" Ina ai mummy da Granny kasa magana sukayi suna kallon wuri bibbiyu a daddafe suka Nemi gurin Zama sun d'auki kusan mintuna biyar Kan Granny Tace "Kunga Jairan Yara so kuke ku kashe Ni ko? Bayan tada Mana hankula da kukayi kuma kuka Zo Kuna waina mu, Wallahi jiri nake ji Ina kallon Abubuwa bibbiyu" Mummy Kam har yanzu kasa d'ago kanta tayi, Liyah ta zo ta durkusa a gaban su, Tace "kuyi hakuri Granny Wallahi farin ciki ne yasa mu kayi hakan" Daniyah Tace "Please Kuyi hakuri murna muke sosai mun ga jamb results d'in mu" Mummy d'ago kanta tayi da sauri Tace "Haba dai nawa kuka Samu?" Nan suka Shiga Sosa keya Liyah tace "Daniyah nawa Kika samu Ne?" Daniyah Tace "Ke d'in nawa Kika samu?" Granny Tace "Au dama duk ihun Nan baku San results d'in junan ku ba? Yaran Nan akwai ku da shiririta" Mummy Tace "Kaai baza ku kashe Mutum ba Kuna girma Kuna sake Shiga jeji mtsssw." Ta Tashi da niyar fita Daniyah Tace "Mummy yi hakuri Wallahi ba mu yi hakan don b'ata muku ba, naga scores d'ina 259 Kuma dama medicine 250 suke bukata" Liyah tace "Ikon Allah Kinga Ni ma nawa hakan ne 259, kin gani?" Tana nunawa Daniyah wayar ta, Granny Tace "Masha Allah, Alhamdulillah gaskiya naji dad'i Wallahi Allah ya taimake ku" Duk suka amsa da "Ameen." Mummy Tace "Allah ubangiji ya taimake ku nasan Daddyn ku yau ba karamin farin ciki zaiyi ba idan yaji kunci jamb don Shima kamar ku Ina ga kamar ma yafi ku son yaga Kun ci jarabawar Nan" Daniyah Tace "Mummy ke dai bari ai duk addu'ar ku ce tasa muka ci Kuma kin San dama jamb Sa'a Ce ba ilimi ba" Liyah tace "Hakane Kam ba ilimin ka bane Bari ma na Kira Fareedah Naji nawa ta samu don itama ta fad'a min law d'in ta cika" ta Shiga dialing layin Fareedah duka biyu ta d'auka da Sallama a bakin ta, Tace "Qawata ya akayi ne?" Liyah tace "Kalau fa Alhamdulillah sun turo mana scores d'in mu kefa?" "Ai kuwa dama Nima yanzu nake so na Kira ki sun turo min tun jiya dake kin San na Riga ku yi" "Eh haka nawa kika samu? Hope akwai joy" Dariya Fareedah tayi tace "Eh Wallahi Alhamdulillah Ina da 250 dai-dai" "Masha Allah na tayaki murna sosai" "Nagode, ke nawa Kika samu?" "Dani da Daliyah muna da 259" Zaro Ido Fareedah tayi tace "Haba dai? Kina nufin scores d'in ku d'aya?" "Eh d'aya ne muma abun ya bamu mamaki" "Masha Allah congratulations to all of us" Dariya Liyah tayi tace"Yess oo congratulations to all of us, sai anjima" "Ok bye" A tare suka kashe wayan. Mummy Tace "Da alama kawar taki ita ma ta wuce ko?" Murmushi tayi tace "Eh mummy ta wuce ba karamin dad'i Naji ba wallahi" Granny tace "Toh dai Ina muku fatan Alhairi" A tare sukace "mun gode." Mummy dafe kanta tayi tace "Laah kunga na manta Ina girki" Da sauri ta fita Suma suka rufa Mata baya, suna Shiga kitchen d'in duk hayaki, har Saida suka toshe hancin su, Daniyah Tace Kai "Mummy mene ne haka bayan ya konen ma kamar yaji?" Mummy na tari Tace "Pepper chicken ne fa, kin San yau Daddyn ku zai dawo Kuma Kun San yanda yake son pepper chicken" Granny Tace "Ai duk laifin takadiran yaran Nan ne kuka tada wa mutane hankali, Kinga Asma'u Zo mu fita ki bar su da girkin tunda dai su suka sa Kika Kona" Murmushi Mama tayi tace "Aaaah! Mama idan na fita sukayi kwab'a kin San halin Daddyn su" Tsaki Mama ta jaaa tace "Wai ke baza ki daina tsoron sa bane?" "Mama ba tsoro bane ba gudun b'acin Rai ne, idan nashi ya b'aci to sai na kowa ya b'aci" "Mtsww Ni wallahi lamarin Yan gidan Nan ya Fara Isa na, idan yaran Nan basu iya girki ba ke Zaki bi su gida Jen su ki musu girki?" "A'a haba Mama bazaiyu ba naje gidan su Kuma, tunda kince a bar su suyi sai a bar su d'in, Liyah idan kuna bukatar sanin wani abu ina parlor ku min magana kunji?" A tare suka amsa da "Toh Mummy." Sai suka fita, Liyah Tace "Daniyah kin San yanda ake yi ne?" Dariya Daniyah tayi Tace "Au Ni na d'auka kin iya ai tunda Naga baki yi magana ba" Sosa keya tayi tace "Chakwakiya yau ake yinta,Ni wallahi wani lokacin Granny b'ata min Rai take, Wai a bar mu muyi girki mtsww" Dariya tayi tace "Ke dallah me abun b'ata raaai kin manta muna ganin yanda take yi sai muyi hakan,bari na d'auko kazan a Fridge na gyara ke Kuma ki daga kayan Miya" "okay to." Daniyah ta d'auko Kazar ta Fara yankawa Liyah Kuma ta Fara daka kayan miyan, Su citta,albasa, garlic da dai sauran su, bayan sun gama suka d'aura Akan wuta bai d'au lokaci ba ya nuna dake kazar Agric ne Kun san baida wani Karfi, Suka sa kayan had'in Nan da Nan kitchen d'in ya d'au kamshi suna gamawa suka kashe gas cooker sannan suka fito, mummy na ganin su Tace "Yaya akwai matsala ne?" A tare sukace "Mummy mun gama" "Har Kun gama? to Muje na gani" Ta yi gaba suka bi bayanta, tana bud'e tukunyar Tace "Allah yasa yayi dad'i kamar yanda yayi kyau a Ido" Basu ce Mata komai ba, ta d'auki d'aya tasa a plate, ta d'an gusura kad'an Tace "Ashe dai Twins d'ina good cooks ne yayi dad'i Kun d'ana kuwa? Kai suka d'aga Mata alamun "A'a" Tace "Ya kamata ku d'ana, Miko min food flask d'in Daddyn Ku" Liyah ta miko Mata, mummy ta zuba Masa sannan ta d'auki plate ta sa musu sannan ta d'auki wani tasa wa Mama, duk suka nufi parlor, Mummy ta mikawa Mama nata, sannan ta zauna,Mama Tace "Yauwa ko kufa bari dai naji taste d'in abincin" tana sawa a baki, batace komai ba sai ta hau ci kawai, Liyah ganin Mama ta dage ta mike ta d'auko Mata ruwa a fridge ta Mika Mata, Bata Ce komai ba ta kafa Kai Tasha, sai da ta cinye tas Kan tace "baiyi dad'i ba ko kad'an" tana tab'e Baki. Liyah tace "Ohh Allah ai shiyasa Naga kin cinye har da tauna kasusuwan" "Ke yunwa ce tasa na ci ba komai ba" Daniyah Tace "Hakane Kam shiyasa Naga kin ajiye spoon d'in" Dariya Mummy tayi Tace "Dan Allah ya Isa haka Kun Sa min Uwa a gaba" Liyah tace "Mummy ba ki ga cin mutuncin da take mana ba?" "Liyah ke ko? Kin San Allah ki kiyaye ni" Granny Ce ke wannan maganar Liyah Tace "Kan ki ake ji malama girki ya Miki dad'i ki fad'a kawaii" "Anki a fad'a d'in" Nan suka Fara Hira suna cikin hakan sai Daddy ya shigo da Sallama a bakin sa, da gudu sukaje suka rungume shi sannan Daniyah ta karb'i jakan hannun sa, Daddy Dariya yayi yace "Tooh bana ma a tab'a nasan dai wannan farin cikin ba na gani na bane ba, me ya faru?" Yana kallon su d'aya bayan d'aya, Mummy tace "Toh ku barshi ya shigo Mana Kun tsare shi a hanya sai kace ba gidan zai shigo ba" riko hannayen su yayi suna tafiya har suka iso sitting room, bayan sun gaisa ya gaida Mama ta amsa ba yabo ba fallasa, yace "Ina sauraron ku mene ne yasa Twins d'ina farin ciki haka?" Nan Liyah ta Sanar dashi labari Mai dad'i tunda ta Fara maganar Daddy yake Murmushi, yace "Kaai Amma Naji dad'i Allah ya muku Albarka sannan ya Albarka ci karatun ku" Duk suka amsa da "Ameen" Mummy Tace "Yallab'ai ya kamata Muje ka watsa ruwa ka samu kaci abinci nasan ka d'ebo gajiya" Yace "Gaskiya dai Kam Ina bukatar wanka ga yunwar da nake ji" Yana maganar had'e da mikewa ya hau sama mummy Kuma ta karb'i jakar sanan ta bi bayan sa. Yana Gama wankan ya sauko yaci abinci yayi ta yabon girkin sai da ya gama mummy ta Sanar dashi Twins ne sukayi girkin baiyi mamaki ba a fad'in sa training d'in ta ne. Khadija na dawo wa suka Sanar da ita tayi murna sosai, zata daina zuwa school ita kad'ai" Haka ma Yusuf da Huzaifa sunyi murna sosai. Alhamdulillah Liyah da Daniyah sun samu admission Suma a B.U.K, sannan abinda sukayi applying, Liyah a faculty of Law Daniyah Kuma medicine, Fareedah itama law d'in aka bata Nan da Nan suka Fara attending lectures, komai yana tafiya dai-dai, , Liyah ta kasa sake jikinta da kowa, zaune take a LT tana duba handout d'inta wata Yar budurwa na gani Fara ce Mai dogon hanci Amma Kuma gajera Ce Hijab ne a jikinta baka dogo har kasa, da sallama a bakin ta ta Karasa inda Liyah take , a hankali Liyah ta d'ago kanta had'e da amsa sallamar don ganin Wace Ce take sallamar, hannu ta mikawa Liyah Tace suna na "Ummu Ruman Amma ana kirana da Rumana Nice to meet you" Murmushi Liyah tayi ta Mika Mata hannu Tace "Barka Ruman suna na Daliyah Amma ana kirana da Liyah Nice to meet you too." Ruman Tace "A wani department kike please?" "Law" Tace Mata a takaice "Wow Amma Naji dad'i yau na Fara shigowa Kuma Nima a law d'in nake ina Neman kawa please can we be friends?" Murmushi tayi tace "Ba matsala Nima bakuwa ce ai" Tace "Nagode" Nan suka Fara Hira suna tambayar juna address da dai sauran su, dake Ruman da Liyah duk masu surutu ne Nan da Nan suka Saba. Wasu samari na hango sunyi Shiga irin ta manyan Yara dukkanin su kananun kayane a jikin su, sai Mutum d'aya wanda shi Kaftan ya saka, milk color an mishi zubi da zare brown Haka ma hular Sa da talkalmin sa Brown ne, Liyah na ganin sa ta kasa motsi hankali ta duk yayi kansa, Ruman juyowa cikin sauri don ganin abin Liyah ke kallo , Murmushi tayi Tace "Sagheer sunan sa, d'an gidan Alhaji Mubarak Dalha" Sosa keya tayi tace "Ruman Kema dai da Sa Ido kike ya akayi Kika gane shi nake kallo?" Murmushi tayi Tace "Haka yake Yana da farin jinin Emmata, Emmata rushing din sa suke Amma tunda nake dashi ban tab'a ji yana da budurwa ba shi Sam baya Soyayya a fad'in sa bai yarda da Soyayya ba, Wasu har kiransa suke da *Sagheer no* *love* " "Amma gayen ya burge Ni tunda nake ban tab'a ganin Wanda ya min irinsa ba, ki duba kiga gashin kan sa baki a kwance gashi ba fari bane Kuma ba Baki bane, ga d'an karamin lips d'insa da Dara daran idanu Kaaii Ruman sauran abubuwan baza su fad'u ba" Dariya Ruman tayi Tace "kina da abin dariya hakane gaskiya Sagheer Mai kyau ne, Kinga wanchan na gefen hannun daman sa?" Tana nuna Mata wani d'an saurayi fari ne tass Kuma dogo ne, Mai dogon hanci Yana da kyau sosai sai dai duk kyaun sa s be kamo kafan Sagheer ba. Liyah tace "Eh na ganshi" "Yauwa sunan sa Ra'ees saurayi na ne, Kuma abokin Sagheer ne ko ince aminin sa, shiyasa nasan shi ma idan kina so sai na gabatar Miki dasu ki Zama abokai" "Gaskiya Zan so hakan please ki had'a Ni dasu" Murmushi Ruman tayi tace "Kinga ma Nan suke zuwa" Liyah manta kanta tayi da kallon sa, har sai da ya buga desk d'in yace "Malama ya dai? Bashi ko Tara?" Murmushi tayi Tace "ko d'aya" Tab'e baki yayi yace "Rumana ya kike? congratulations Naji Kema kin samu admission a makarantar mu" Murmushi tayi tace "Eh wallahi nagode sosai" Ra'ees yace "Babyna har kin fito?" Cikin muryar shagwab'a tace "Ehh" Dariya ta bashi yace "Ke ko Allah ya shirya min ke, Naga har kinyi 'kawa" "Eh sunan ta Liyah" Duk kansu suka kalle ta Ra'ees yace "Hyy kawar mu" Yana d'aga Mata hannu, ita ma hannu ta d'aga Masa tace "Hyy" duk suka gaisa Amma banda Sagheer dake ta chatting abinsa, sai yace "Guys ya kamata mu tafi fa Kun San Malamin Nan ba mutunci ne dashi ba,Rumana dama zuwa mukayi mu gaida ke" "Allah Sarki nagode sosai Allah ya bar zumunci" Ya amsa da "Ameen" Ba musu suka nufi hanyar fita, Ra'ees yace "Babyna idan kin fito call me" Ta amsa da "Okay take care" Yace "Bye, kawar mu bye" Suka amsa da "bye." Liyah tace "Amma guy d'in ki Yana da saukin Kai da son Wasa" "Eh shiyasa nake mutuwa akansa, shi physics department yake, Sagheer Kuma a law yake dukkanin su a three hundred level suke, Kuma Sagheer da Ra'ees mawakane" "Wow kice abun nayi ne" Kan Ruman tace wani abu sai lecturer ta shigo hakan yasa suka dakatar da hirar tasu. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ MILHAT CE YAR TERAWA PLEASE COMMENT AND SHARE 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ```PAGE``` 1️⃣3️⃣0️⃣↪️1️⃣4️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` "Liyah har kin tsorata Ni,wane irin matsala?" "Ra'ees fa saurayin Rumana ne, in takaice Miki ma an musu baiko Yana kammala aji Hud'u za'a d'aura musu aure" D'an Jim Fareedah tayi sannan tace "Naji ba dad'i Amma ai wannan ba matsala bace ba, tunda Allah ne yace suyi Hud'u, uku ko biyu, in dai zai amince idan ya aure ta ya aureni daga baya" Muryar Rumana sukaji tace "Auren Waye? Wa zai aure ki" had'e da Zama. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ............ Murmushi Liyah tayi tace "bar Fareedah da shirme wani Tsohon saurin ta ne sun rabu da dad'e wa babu irin wulakancin da bata Masa, yanzu Kuma tazo take fad'a min shi take so Kuma already an Masa baiko da wata shine fa Wai ta yardan in ya Auri wanchan sai ya aure ta daga baya" Dariya Ruman tayi tace "Ai shiyasa a rayuwa Kar ka wulakanta Mutum, gara ku rabu lafiya, Amma na tambaye ki mana?" Tana kallon Fareedah, Fareedah Tace "Ina sauraron ki" Gyara Zama Rumana tayi tace "shi saurayin naki me yasa Kika ki shi daga farko? Sannan me yasa kike son sa yanzu?" Fareedah shiru tayi don ita Sam ba ta zaci irin tambayar da Rumana zata Mata ba Kenan,inda inda ta Shiga yi Mata daga karshe tayi yake tace "Ruman it doesn't matter, all I know shine Ina son sa, sannan bana so na tuna baya idan na tuna na Kan tsinci kaina a cikin damuwa da tashin hankali,a yanzu abinda nake bukata daga gun ku shine addu'a da shawarawari tunda yanzu mun Zama friends ko?" Yar karamar Murmushi Rumana tayi sannan tace "Shi yafi komai sauki, idan Alhairi ce Allah ya tabbatar in Kuma akasin Haka ne Allah ya musanya Miki da mafidiciyar Alhairi" Ta amsa da "Ameen Amma Ni gaskiya Alhairin shine ya aure Ni don a gaskiya nayi gamo da katar idan fa bai aure Ni ba Zan iya samun matsala ba" "Ko Kuma kin samu ba don ni gani nake kin zare" Liyah ce take fad'an haka ganin irin kallon da Fareedah ke mata yasa tace "Eh kuma dagaske nake ba Wasa ba, Wallahi tun wuri Ina Mai baki Shawara ki yi saurin nema wa kanki mafita don babu yanda za'a yi Ina ji Ina gani ki cutar da masoya biyu" Cikin mamaki Rumana Tace "Liyah! Cuta fa Kika ce taya za'ayi ta cutar da masoyin ta ke da bakin ki Kika ce min Yana son ta" "Eh Ruman Haka nace Amma hakan ba ya na nufin Yana son ta bane,ita zuciya tana son Mai kyautata ne ba Wanda ya kuntata Mata ba,sai yanzu zata ce tana son sa bayan ya samu Wacce yake so Kuma take son sa Ni a gani na ki rabu dasu kawai Kai kiyi musu kasalandan a rayuwa tunda ke ba a Miki ba" Yar fa hannu Fareedah ta Shiga yi tace "Iyee idan baka mutu ba kasha kallo yanzu Liyah kina goyon bayan ta sabida kawai Wacce yake so kawar kice ko?" Murmushi Liyah tayi Wanda a iya baki ya tsaya Tace "A'a, ko kad'an Ni dai Ina goyon bayan gaskiya ne Akan karya" Doguwar tsaki Fareedah ta jaa sannan Tace "Wallahi Liyah wasu lokutan baki yi min Kama da qawa" Dariya Liyah tayi tace "Wallahi Ni Kuma ba kiyi min Kama da maciya Amana shiyasa" Rumana Tace "Kunga Ku bar maganar Nan Haka ya Isa Naga alama dukkanin ku ranku ya soma b'aci" shiru sukayi sannan ta d'aura da fad'in Anya Malamin Nan zai shigo kuwa ki duba kiga uku saura fa" Liyah tace "Nima nayi tunanin hakan maybe Yana da wani uzuri ne" Fareedah Tace "Sai mu tashi mu fita ko,don gaskiya zafi nake ji gashi an kunna fan Amma kamar fan d'in Kara zafin yake" mikewa tayi da niyar for sai ta ga shigowar sa, Liyah tace "Malama sai a samu wuri a zauna ko" Turo Baki tayi harda d'an bubbuga kafarta. kallon Yan ajin ya Shiga yi yace "Barka da Rana" suka amsa da "Barka Sir" yace "Kuyi hakuri yau Mr mudassir bazai samu damar shigowa ba, sabida matar sa bata da lafiya tana kwance a asibiti Rai a hannun Allah shiyasa ya turo Ni na maye gurbin sa amma bazaiyu ba sabida yanzu haka Ina da lectures da 'dalibai na, Ni malamin public administration ne suna na Mukhtar yunusa Wanda aka fi sani da Mr M.I, Naga sai surutu kuke kamata ai ku bud'e Material d'inku ku duba ba surutu zaku tsaya yi ba Umm? Na bar ku lafiya" Yana Kai Nan yayi ficewar sa, ji nayi wata Tace "Wayyo Allah na Fatee Malamin Nan ya tafi da imanina gashi Nan d'an saurayi" Wacce aka Kira da Fatee tace "Gaskiya guy d'in ya had'u dalilin ma da yasa naji ya burge Ni kawai don shi Baki ne, Hafsah kin San Ni ban fiye son farin Mutum ba" Dariyah Wacce aka Kira da Hafsah tayi sannan Tace "Kuma gaki Fara ba kamar jinin jikin ki zai zubo" "Oho kanki ake ji" M.I na fita kai tsaye public administration faculty ya yi ya cigaba da darasin da ya ke bayan ya gama ya fita, Yana fita wata ce "Khadija kin San Allah idan na kalli Mr M.I ko sai naji na Miki sha'awar sa don halayan ku sun Zo d'aya" Murmushi khadija tayi tace "me maryama kullum zance ki Kenan a duk sanda ya shigo sai kin min wannan maganar har na haddace maganganun naki don Allah ya Isa haka" Dariya tayi tace "kamar yanda Kema kullum hakan kike Fad'i ai, Allah zakuyi mugun dacewa" "A'a A'a Dan Allah kiyi hakuri Ni bana so muyi mugun kama Ina laifin kice muyi kyawun Kama" "Yauwa ko kefe yanzu Naji batu" Rufe littafin dake hannun ta tayi tana Wasa da biron hannunta tace "Maganar gaskiya maryama Ina son M. I amma nasan ya min nisa" "Ya zakice haka Khadija? Bai fi karfin ki ba, sabida ke d'in Mai kyauce Kuma Wallahi na lura da shi duk sanda ya shigo kalle kalle yake har sai ya hango ki hankalin sa yake kwanciya" "Kaaaaaai!! Maryam gaskiya ki rage wa Yan baya Mutumin da ko sani na baiyi ba zakice haka" "Waye yace Miki bai sanki ba,har kin manta sanda muke aji d'aya kina jaan 4.99 ya fito ya Kira UG number ki? Ya yi ta yabon ki ai ya sanki Kenan" Iska Khadija ta hura sannan Tace "Allah yasa maganar ki gaskiya ce don Wallahi Ni kad'ai nasan abinda nake ji a Raina,yanzu kusan two years Kenan fa nake dakon Soyayyar Wanda bai San Ina yi ba" "Nace Miki ki daina fad'in hakan baki da tabbacin hakan fatan mu shine Allah ya sa ya gane hakan yayi gaggawar tunkarar ki mu sha biki" Dariya tayi tace "Ameen Ameen Ina Jin dad'i addu'o'in ki" "Yooo ai Dole kiji" Zatayi magana sai Kira ya shigo wayar ta, tana Dubawa taga sunan Daniyah tana picking Tace "Kanwata ya akayi?" Daga 'dayan 'bangaren Daniyah Tace "Aunty Khadee so nake na fad'a Miki bazan koma gida yanzu ba sai karfe shida" "Yau kuma me zakiyi haka?" "Wallahi tutorial za a Mana wani d'an aji uku ya shirya Mana so nake Nima a yi dani" "Okay Allah ya bada Sa'a" "Ameen"had'e da katse wayar. Liyah na gama abubuwan da take ta Kira Daniyah ta Sanar Mata da baza ta tafi gida ba, sai ta Kira Khadija ta Sanar Mata da cewar ta gama Nan suka Kira driver ya Maida su gida. "Good evening ladies and gentlemen ba tare da b'ata lokaci ba suna na Hafeez Abu Sufyan, Zan so Kuma ku gabatar min da Kan ku sabida mu San juna ko?" Nan suka Shiga gabatar da kansa Yana musu Barka da shigowa tutorial class d'in sa, Daniyah ta mike tace "Suna na Daniyah Hafeez" cikin sauri ya d'ago kansa ya kalle ta jin sunan Sa d'aya da Mahaifin ta, Murmushi yayi yace "Masha Allah Ashe dai Ina da daughter acikin ku?" Murmushi tayi ta zauna, bayan sun gama gabatar da kansu suka Fara darasi har na tsawon awanni biyu kan ya sallame su suka tafi gida" Daniyah na fita ta Ciro waya don Kiran Driver Amma Kash wayar ta ba chaji, d'an tsaki ta jaa tace "Sai da nace was Fadeelah kar ta cinye min chaji Ashe sai da ta karar ta ajiye min, zamu had'u gobe, mtsww yanzu Dole sai na fita na samu a dai daita tsahu" Nan ta Fara tafiya a nitse har ta Isa bakin gate duk ta gaji gani tayi anyi parking mota a bakanta da sauri ta jaa da baya, sauke glass d'in motar yayi sannan yace "Assalamu Alaiki" Murmushi tayi ta amsa da "Wa alaikassalam" fitowa yayi ya zago inda take yace "me kike jira baki tafi gida ba har yanzu ga Maghriba ta karato?" Kai a kasa Tace "Driver mu nake son kira Kuma wayata ta d'auke" "Ayya to ga tawa ki sa number ki kirasa" "To ai ban rike number tasa a Ka ba" "Kashh! To ya kamata ki tafi gida Kinga ke mace ce bai kamata ki Kai war haka ba a waje Kinga Kare Bakwai saura fa" "Hakane Zan tari a dai-daita nagode da kulawa" "A'a haba ma Ina Nan d'in Kuma ga mota kice min Zaki tari a dai-daita, Kinga kiyi hakuri ki bani da ma na kaiki har gida Kuma Dan Allah Kar kice A'a please" Yana had'a hannayen guri guda. Shiru tayi tana Shawara da zuciyar ta a zuciyar tace "Anya Zan aminta dashi na Shiga motar sa? Yauce Rana ta farko da na Fara ganin Hafeez kawai don ya Zama Tutor d'in mu...." "Kinyi shiru da alama Shawara kike da zuciyar ki to Dan Allah tayi kokari ta baki Mai kyau a kaina don Ni bazan cutar dake ba na d'auke tamkar Kanwata sabida Ina da kanwa kamar ki Kila ma sa'ar kice Kinga bazan so a cutar da ita ba" Hakan da yace yasa ta d'an ji Sanyi a ranta, sai Tace "Toh muje" Yace "Yauwa godiya nake My daughter" dariya ta Shiga yi shi kuma ya bud'e Mata gidan gaba ta zauna, ya zaga ya Shiga, suna tafiya suna Hira har suka iso unguwar su, suna Isa layin su Tace Masa ta tsaya, kalle kalle ya Shiga yi yace "Ina ne gidan naku?" Murmushi tayi tace "yana gaba kad'an" "To me zai Hana na kaiki har gidan naku?" "A'a anan ma yayi na gode Allah ya saka" Ya amsa da Ameen duk da bai so hakan ba, bud'e motar tayi ta d'aga Masa hannu sannan tayi tafiyar ta. *OXFORD UNIVERSITY* "Sabir! Sabir! Sabir" da sauri ta Sha gaban sa Tace "Haba Sabir ya za'a yi tun d'azu nake ta binka Ina Kiran sunan ka kana jina Amma kaki kulani ka duba kaga yanda ka sa ake ta kallo na haba don kawai kaga Allah ya d'aura min Soyayyar ka shi yasa kake wulakanta Ni" Rai a b'ace yace "Ki ka wulakanta kanki dai, ki duba kiga irin suturar dake jikin ki... Kallon kanta tayi sannan ta kalle shi, yace "Ke yanzu a ganin ki kin burge ko? To Wallahi ko tsirara Zaki yi yawo baza ki tab'a burgeni ba, iyayen ki sun turo ki Nan all the way from Nigeria don kiyi karatu ki taimaki kanki da Yan Uwan ki da makusanta ki, Amma kin Zo Nan kin ballagazar da kanki, kin maida Kan ki Yar iska Wacce bata San mutunci kanta ba,ki duba kiga skirt d'in jikin ki Yan da ya d'ame ki a bar ma maganar d'ameya a iya cinya fa? Kina Yar musulmai tsabagen iskan ci da tantirancin ki Kika canza sunan ki daga maryam ya koma marry" murmushin gefen baki yayi yace "Kaico Kaico da halinki, wannan shine zai Zama first and last time" Yana nunata da Yar tsaya "wannan shine zai Zama kashedi na karshe da Zan Miki idan Kika sake zuwa inda nake ko Kuma Naji Kika ambaci suna na wallahi Wallahi sai na lahira yafi ki Jin dad'i" Yana Kai na yayi tafiyar da ta Barta agun zubewa tayi a gun da gwiwowinta tana kuka Mai cin raai duk Wanda ya Zo wucewa ya tsaya kallonta ya girgiza Kai sannan ya wuce. Cikin sauri ta riko Tace "Maryam me ya same ki? Wani abun ne ya faru?" 'dago kanta tayi fuskanta ya wanku tass da hawaye, cikin kuka Tace "Rahina kin San zancen" Dafe Kai Wacce aka Kira da Rahina tayi tace "Sabir Kuma Wai ke Dan Allah Maryam yaushe Zaki sayawa Kan ki mutunci ne?" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ MILHAAT CE YAR TERAWA PLEASE SHARE AND COMMENT 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ```PAGE``` 1️⃣3️⃣0️⃣↪️1️⃣4️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` "Liyah har kin tsorata Ni,wane irin matsala?" "Ra'ees fa saurayin Rumana ne, in takaice Miki ma an musu baiko Yana kammala aji Hud'u za'a d'aura musu aure" D'an Jim Fareedah tayi sannan tace "Naji ba dad'i Amma ai wannan ba matsala bace ba, tunda Allah ne yace suyi Hud'u, uku ko biyu, in dai zai amince idan ya aure ta ya aureni daga baya" Muryar Rumana sukaji tace "Auren Waye? Wa zai aure ki" had'e da Zama. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ............ Murmushi Liyah tayi tace "bar Fareedah da shirme wani Tsohon saurin ta ne sun rabu da dad'e wa babu irin wulakancin da bata Masa, yanzu Kuma tazo take fad'a min shi take so Kuma already an Masa baiko da wata shine fa Wai ta yardan in ya Auri wanchan sai ya aure ta daga baya" Dariya Ruman tayi tace "Ai shiyasa a rayuwa Kar ka wulakanta Mutum, gara ku rabu lafiya, Amma na tambaye ki mana?" Tana kallon Fareedah, Fareedah Tace "Ina sauraron ki" Gyara Zama Rumana tayi tace "shi saurayin naki me yasa Kika ki shi daga farko? Sannan me yasa kike son sa yanzu?" Fareedah shiru tayi don ita Sam ba ta zaci irin tambayar da Rumana zata Mata ba Kenan,inda inda ta Shiga yi Mata daga karshe tayi yake tace "Ruman it doesn't matter, all I know shine Ina son sa, sannan bana so na tuna baya idan na tuna na Kan tsinci kaina a cikin damuwa da tashin hankali,a yanzu abinda nake bukata daga gun ku shine addu'a da shawarawari tunda yanzu mun Zama friends ko?" Yar karamar Murmushi Rumana tayi sannan tace "Shi yafi komai sauki, idan Alhairi ce Allah ya tabbatar in Kuma akasin Haka ne Allah ya musanya Miki da mafidiciyar Alhairi" Ta amsa da "Ameen Amma Ni gaskiya Alhairin shine ya aure Ni don a gaskiya nayi gamo da katar idan fa bai aure Ni ba Zan iya samun matsala ba" "Ko Kuma kin samu ba don ni gani nake kin zare" Liyah ce take fad'an haka ganin irin kallon da Fareedah ke mata yasa tace "Eh kuma dagaske nake ba Wasa ba, Wallahi tun wuri Ina Mai baki Shawara ki yi saurin nema wa kanki mafita don babu yanda za'a yi Ina ji Ina gani ki cutar da masoya biyu" Cikin mamaki Rumana Tace "Liyah! Cuta fa Kika ce taya za'ayi ta cutar da masoyin ta ke da bakin ki Kika ce min Yana son ta" "Eh Ruman Haka nace Amma hakan ba ya na nufin Yana son ta bane,ita zuciya tana son Mai kyautata ne ba Wanda ya kuntata Mata ba,sai yanzu zata ce tana son sa bayan ya samu Wacce yake so Kuma take son sa Ni a gani na ki rabu dasu kawai Kai kiyi musu kasalandan a rayuwa tunda ke ba a Miki ba" Yar fa hannu Fareedah ta Shiga yi tace "Iyee idan baka mutu ba kasha kallo yanzu Liyah kina goyon bayan ta sabida kawai Wacce yake so kawar kice ko?" Murmushi Liyah tayi Wanda a iya baki ya tsaya Tace "A'a, ko kad'an Ni dai Ina goyon bayan gaskiya ne Akan karya" Doguwar tsaki Fareedah ta jaa sannan Tace "Wallahi Liyah wasu lokutan baki yi min Kama da qawa" Dariya Liyah tayi tace "Wallahi Ni Kuma ba kiyi min Kama da maciya Amana shiyasa" Rumana Tace "Kunga Ku bar maganar Nan Haka ya Isa Naga alama dukkanin ku ranku ya soma b'aci" shiru sukayi sannan ta d'aura da fad'in Anya Malamin Nan zai shigo kuwa ki duba kiga uku saura fa" Liyah tace "Nima nayi tunanin hakan maybe Yana da wani uzuri ne" Fareedah Tace "Sai mu tashi mu fita ko,don gaskiya zafi nake ji gashi an kunna fan Amma kamar fan d'in Kara zafin yake" mikewa tayi da niyar for sai ta ga shigowar sa, Liyah tace "Malama sai a samu wuri a zauna ko" Turo Baki tayi harda d'an bubbuga kafarta. kallon Yan ajin ya Shiga yi yace "Barka da Rana" suka amsa da "Barka Sir" yace "Kuyi hakuri yau Mr mudassir bazai samu damar shigowa ba, sabida matar sa bata da lafiya tana kwance a asibiti Rai a hannun Allah shiyasa ya turo Ni na maye gurbin sa amma bazaiyu ba sabida yanzu haka Ina da lectures da 'dalibai na, Ni malamin public administration ne suna na Mukhtar yunusa Wanda aka fi sani da Mr M.I, Naga sai surutu kuke kamata ai ku bud'e Material d'inku ku duba ba surutu zaku tsaya yi ba Umm? Na bar ku lafiya" Yana Kai Nan yayi ficewar sa, ji nayi wata Tace "Wayyo Allah na Fatee Malamin Nan ya tafi da imanina gashi Nan d'an saurayi" Wacce aka Kira da Fatee tace "Gaskiya guy d'in ya had'u dalilin ma da yasa naji ya burge Ni kawai don shi Baki ne, Hafsah kin San Ni ban fiye son farin Mutum ba" Dariyah Wacce aka Kira da Hafsah tayi sannan Tace "Kuma gaki Fara ba kamar jinin jikin ki zai zubo" "Oho kanki ake ji" M.I na fita kai tsaye public administration faculty ya yi ya cigaba da darasin da ya ke bayan ya gama ya fita, Yana fita wata ce "Khadija kin San Allah idan na kalli Mr M.I ko sai naji na Miki sha'awar sa don halayan ku sun Zo d'aya" Murmushi khadija tayi tace "me maryama kullum zance ki Kenan a duk sanda ya shigo sai kin min wannan maganar har na haddace maganganun naki don Allah ya Isa haka" Dariya tayi tace "kamar yanda Kema kullum hakan kike Fad'i ai, Allah zakuyi mugun dacewa" "A'a A'a Dan Allah kiyi hakuri Ni bana so muyi mugun kama Ina laifin kice muyi kyawun Kama" "Yauwa ko kefe yanzu Naji batu" Rufe littafin dake hannun ta tayi tana Wasa da biron hannunta tace "Maganar gaskiya maryama Ina son M. I amma nasan ya min nisa" "Ya zakice haka Khadija? Bai fi karfin ki ba, sabida ke d'in Mai kyauce Kuma Wallahi na lura da shi duk sanda ya shigo kalle kalle yake har sai ya hango ki hankalin sa yake kwanciya" "Kaaaaaai!! Maryam gaskiya ki rage wa Yan baya Mutumin da ko sani na baiyi ba zakice haka" "Waye yace Miki bai sanki ba,har kin manta sanda muke aji d'aya kina jaan 4.99 ya fito ya Kira UG number ki? Ya yi ta yabon ki ai ya sanki Kenan" Iska Khadija ta hura sannan Tace "Allah yasa maganar ki gaskiya ce don Wallahi Ni kad'ai nasan abinda nake ji a Raina,yanzu kusan two years Kenan fa nake dakon Soyayyar Wanda bai San Ina yi ba" "Nace Miki ki daina fad'in hakan baki da tabbacin hakan fatan mu shine Allah ya sa ya gane hakan yayi gaggawar tunkarar ki mu sha biki" Dariya tayi tace "Ameen Ameen Ina Jin dad'i addu'o'in ki" "Yooo ai Dole kiji" Zatayi magana sai Kira ya shigo wayar ta, tana Dubawa taga sunan Daniyah tana picking Tace "Kanwata ya akayi?" Daga 'dayan 'bangaren Daniyah Tace "Aunty Khadee so nake na fad'a Miki bazan koma gida yanzu ba sai karfe shida" "Yau kuma me zakiyi haka?" "Wallahi tutorial za a Mana wani d'an aji uku ya shirya Mana so nake Nima a yi dani" "Okay Allah ya bada Sa'a" "Ameen"had'e da katse wayar. Liyah na gama abubuwan da take ta Kira Daniyah ta Sanar Mata da baza ta tafi gida ba, sai ta Kira Khadija ta Sanar Mata da cewar ta gama Nan suka Kira driver ya Maida su gida. "Good evening ladies and gentlemen ba tare da b'ata lokaci ba suna na Hafeez Abu Sufyan, Zan so Kuma ku gabatar min da Kan ku sabida mu San juna ko?" Nan suka Shiga gabatar da kansa Yana musu Barka da shigowa tutorial class d'in sa, Daniyah ta mike tace "Suna na Daniyah Hafeez" cikin sauri ya d'ago kansa ya kalle ta jin sunan Sa d'aya da Mahaifin ta, Murmushi yayi yace "Masha Allah Ashe dai Ina da daughter acikin ku?" Murmushi tayi ta zauna, bayan sun gama gabatar da kansu suka Fara darasi har na tsawon awanni biyu kan ya sallame su suka tafi gida" Daniyah na fita ta Ciro waya don Kiran Driver Amma Kash wayar ta ba chaji, d'an tsaki ta jaa tace "Sai da nace was Fadeelah kar ta cinye min chaji Ashe sai da ta karar ta ajiye min, zamu had'u gobe, mtsww yanzu Dole sai na fita na samu a dai daita tsahu" Nan ta Fara tafiya a nitse har ta Isa bakin gate duk ta gaji gani tayi anyi parking mota a bakanta da sauri ta jaa da baya, sauke glass d'in motar yayi sannan yace "Assalamu Alaiki" Murmushi tayi ta amsa da "Wa alaikassalam" fitowa yayi ya zago inda take yace "me kike jira baki tafi gida ba har yanzu ga Maghriba ta karato?" Kai a kasa Tace "Driver mu nake son kira Kuma wayata ta d'auke" "Ayya to ga tawa ki sa number ki kirasa" "To ai ban rike number tasa a Ka ba" "Kashh! To ya kamata ki tafi gida Kinga ke mace ce bai kamata ki Kai war haka ba a waje Kinga Kare Bakwai saura fa" "Hakane Zan tari a dai-daita nagode da kulawa" "A'a haba ma Ina Nan d'in Kuma ga mota kice min Zaki tari a dai-daita, Kinga kiyi hakuri ki bani da ma na kaiki har gida Kuma Dan Allah Kar kice A'a please" Yana had'a hannayen guri guda. Shiru tayi tana Shawara da zuciyar ta a zuciyar tace "Anya Zan aminta dashi na Shiga motar sa? Yauce Rana ta farko da na Fara ganin Hafeez kawai don ya Zama Tutor d'in mu...." "Kinyi shiru da alama Shawara kike da zuciyar ki to Dan Allah tayi kokari ta baki Mai kyau a kaina don Ni bazan cutar dake ba na d'auke tamkar Kanwata sabida Ina da kanwa kamar ki Kila ma sa'ar kice Kinga bazan so a cutar da ita ba" Hakan da yace yasa ta d'an ji Sanyi a ranta, sai Tace "Toh muje" Yace "Yauwa godiya nake My daughter" dariya ta Shiga yi shi kuma ya bud'e Mata gidan gaba ta zauna, ya zaga ya Shiga, suna tafiya suna Hira har suka iso unguwar su, suna Isa layin su Tace Masa ta tsaya, kalle kalle ya Shiga yi yace "Ina ne gidan naku?" Murmushi tayi tace "yana gaba kad'an" "To me zai Hana na kaiki har gidan naku?" "A'a anan ma yayi na gode Allah ya saka" Ya amsa da Ameen duk da bai so hakan ba, bud'e motar tayi ta d'aga Masa hannu sannan tayi tafiyar ta. *OXFORD UNIVERSITY* "Sabir! Sabir! Sabir" da sauri ta Sha gaban sa Tace "Haba Sabir ya za'a yi tun d'azu nake ta binka Ina Kiran sunan ka kana jina Amma kaki kulani ka duba kaga yanda ka sa ake ta kallo na haba don kawai kaga Allah ya d'aura min Soyayyar ka shi yasa kake wulakanta Ni" Rai a b'ace yace "Ki ka wulakanta kanki dai, ki duba kiga irin suturar dake jikin ki... Kallon kanta tayi sannan ta kalle shi, yace "Ke yanzu a ganin ki kin burge ko? To Wallahi ko tsirara Zaki yi yawo baza ki tab'a burgeni ba, iyayen ki sun turo ki Nan all the way from Nigeria don kiyi karatu ki taimaki kanki da Yan Uwan ki da makusanta ki, Amma kin Zo Nan kin ballagazar da kanki, kin maida Kan ki Yar iska Wacce bata San mutunci kanta ba,ki duba kiga skirt d'in jikin ki Yan da ya d'ame ki a bar ma maganar d'ameya a iya cinya fa? Kina Yar musulmai tsabagen iskan ci da tantirancin ki Kika canza sunan ki daga maryam ya koma marry" murmushin gefen baki yayi yace "Kaico Kaico da halinki, wannan shine zai Zama first and last time" Yana nunata da Yar tsaya "wannan shine zai Zama kashedi na karshe da Zan Miki idan Kika sake zuwa inda nake ko Kuma Naji Kika ambaci suna na wallahi Wallahi sai na lahira yafi ki Jin dad'i" Yana Kai na yayi tafiyar da ta Barta agun zubewa tayi a gun da gwiwowinta tana kuka Mai cin raai duk Wanda ya Zo wucewa ya tsaya kallonta ya girgiza Kai sannan ya wuce. Cikin sauri ta riko Tace "Maryam me ya same ki? Wani abun ne ya faru?" 'dago kanta tayi fuskanta ya wanku tass da hawaye, cikin kuka Tace "Rahina kin San zancen" Dafe Kai Wacce aka Kira da Rahina tayi tace "Sabir Kuma Wai ke Dan Allah Maryam yaushe Zaki sayawa Kan ki mutunci ne?" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ MILHAAT CE YAR TERAWA PLEASE SHARE AND COMMENT 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ```PAGE``` 1️⃣4️⃣0️⃣↪️1️⃣5️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` Cikin sauri ta rikota a gigice Tace "Maryam me ya same ki? Wani abun ne ya faru?" 'dago kanta tayi fuskanta ya wanku tass da hawaye, cikin kuka Tace "Rahina kin San zancen" Dafe Kai Wacce aka Kira da Rahina tayi Tace "Sabir Kuma? Wai ke Dan Allah Maryam yaushe Zaki sayawa Kan ki mutunci ne?" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ......... Murmushin takaici Maryam tayi Tace "Rahina kin raga kin San komai fa kin San bazan iya rabuwa dashi ba" "Ubanki ne shi? Ko kanin ubanki ne shi da Zaki Ce baza ki iya rabuwa dashi ba?" Zata yi magana tayi saurin katseta Tace "Kinga Tashi mu koma hostel Kinga kin Tara Mana mutane maganar Nan Bata Nan bace ba" Da taimakon Rahina,Maryam ta tashi sabida skirt d'in a takure take baza ta iya Tashi da dad'i ba. Suna Shiga d'aki, Rahina ta riko hannun maryam Izuwa gaban mirror Tace "Just take a look at yourself Maryam gaki kyakkyawa mace iya mace, Amma ko kad'an Baki mutunta kanki a matsayin ki na 'ya mace ba,Maryam ki duba kiga irin shigar da kike yi da irin kwalliyar da kikeyi kamar a duniyar aljanu,babu na miji Mai mutunci wanda zai ganki ya so had'a zuri'a da ke,Sabir Mutum ne kamili nitsasse Wanda ya San ciwon kan sa, Babu abinda yasa a gaba sai karatun sa ke Kuma akasin Haka, kene night clubs kece shaye shaye,Taya za'a yi so ki a haka? Kiyi wa kanki fad'a tun wuri,tun lokaci bai kure Miki ba" Murmushin gefen baki Maryam tayi jiki a sanyaye ta zauna a bakin gado tace "Rahina Kenan Kar ki ga laifina Wallahi Soyayyar da nakeyi wa Sabir ce tayi yawa abin takaicin ma a duk sanda nayi kokarin cire shi a Raina saina ji so da kaunar sa ta karu a zuciya ta, Kuma Ni wallahi duk Wanda yace min na rabu dashi kallon makiyi nake masa" Kad'a Kai Rahina tayi ta zauna a gefen ta, kafad'ar ta ta dafe Tace "Maryam ba cewa nayi ki daina son sa ba, so halitta ne abin da nake so ki gane anan shine ki sani ke mace ce Allah ya d'auka ki ya daraja Amma kin wulakantar da kanki, Maryam ki sani duniyar Nan Mai Karewa ce idan Kika mutu a haka me Zaki fad'a wa mahallicin ki, mutuwa fa gaskiya ce, kaf cikin makarantar nan babu Wanda yake Miki kallon mutuniyar arziki" "Amma Rahina ke shaida ce bana Wasa da sallah Ina ibada na yanda ya dace Ina sallah Ina azumi me Kuma ya rage?" "Alot!! Abubuwa da yawa wallahi ko kaffara bazan yi ba a yau idan Kika Fad'i Kika mutu shaidan da Za'a Miki shine ace Miki 'yar iska, ki tuna fa iyayen ki sun turo ki Nan ne sabida kiyi karatu ba iskanci ba" Shiru tayi sannan ta sa d'an yasan ta, ta shar hawayen da ya gangaro mata Tace "Insha Allah Zan canza Rahina Zan Zama mutuniyar arziki kamar yanda Mahaifina yake so, maganar Sabir Kuma insha Allah na daina shi daga yau" "Yauwa ko kefe har kin sa naji dad'i Wallahi, Allah yasa da gaske kike don kin Sha fad'a min hakan" Murmushi Maryam tayi Tace "Zan Baki mamaki wannan karon ba Wasa nake ba, Bari ma ki gani" Tashi tayi ta nufi walldrop d'in su ta Fara Ciro Kaya Niki Niki, top top ne da wando gajeru da dogaye, ta cire kayan jikin ta, sannan ta saka wata doguwar Riga na Atamfa, kerosene ta d'auka sannan Tace "Ki biyo Ni da ashana" Bata tsaya taji me zata ce ba ta fita, zubda kayan tayi a kasa sannan ta zuba musu kerosene Rahina na Isa inda take ta Mika Mata ashanan, kyatta ashanan tayi a kayan suna tsaye har kayan suka kone tas sannan suka tafi, Rahina Tace "Naji dad'i Maryam da Kika d'auki magana ta ko ba komai nasan Zan samu lada agun Allah" Murmushi kawaii tayi Tace "Nagode sosai Rahina you're a true friend, Allah ya bar mu tare." Ta amsa da "ameen" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Kuyi hakuri da wannan Nayi hakan ne ko Zan ga chanji Plzz sharhi nake so ba thank you ba 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ```PAGE``` 1️⃣5️⃣0️⃣↪️1️⃣6️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` Murmushi Maryam tayi Tace "Zan Baki mamaki wannan karon ba Wasa nake ba, Bari ma ki gani" Tashi tayi ta nufi walldrop d'in su ta Fara Ciro Kaya Niki Niki, top top ne da wando gajeru da dogaye, ta cire kayan jikin ta, sannan ta saka wata doguwar Riga na Atamfa, kerosene ta d'auka sannan Tace "Ki biyo Ni da ashana" Bata tsaya taji me zata ce ba ta fita, zubda kayan tayi a kasa sannan ta zuba musu kerosene Rahina na Isa inda take ta Mika Mata ashanan, kyatta ashanan tayi a kayan suna tsaye har kayan suka kone tas sannan suka tafi, Rahina Tace "Naji dad'i Maryam da Kika d'auki magana ta ko ba komai nasan Zan samu lada agun Allah" Murmushi kawaii tayi Tace "Nagode sosai Rahina you're a true friend, Allah ya bar mu tare." Ta amsa da "ameen" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *LAGOS* ....... A hankali yake shafa dukkanin jikin ta, a yayinda d'ayan hannun sa ke cikin sumar ta bakin sa Kuma a cikin ta, wani irin Nishi suke sauke a hankali babu abinda zaka ji a d'akin sai saukar Numfashin su, a haka har ya samu ya cire kayan da ke jikin ta cikin sauki ya shige jikin ta, da sauri ya cire Joystick d'insa Rai a mugun b'ace ya ture ta, yace "Ke Ashe dama ke ba Virgin bace?" Baki na rawa tace "Kamarya? what do you mean? Ban fahimci me kake nufi ba?" A tsawace "would you shut up your dirty mouth! Ni Zaki Raina wa hankali Ashe dama ke ba budurwa bace? Kuma kin San alkawarin da na d'auka shekara da shekaru Kuma Kika min haka?" Tashi tayi ta zauna tace "Look Mr Man, ya za a yi kazo ka Rika min tsawa sai kace Kaine ubana, yaushe mukayi haka da Kai? Ka tambaye Ni cewar Ni budurwa ce Kan ka aure Ni? Ba kayi ba so Kar ka kuskura kace zaka min tsawa, idan zaka Zo mu cigaba da inda muka tsaya kazo gaba ki d'aya ka tada min hankali" Magana take tana kokarin riko hannun sa, a zabure ya sauka da ka Kan gadon ya d'auki gajeren wandon Sa ya sa, tsaki ya jaaa, sannan ya Shiga ban d'aki Rose kuwa haushin sa taji kamar ta shake Masa wuya, gyara kwanciyar ta, ta d'auko wayar ta datar da bud'e sannan ta Shiga Google, searching d'in Fina finan batsa tayi ta Shiga kallon su, tana lashe baki had'e da ciza leb'en ta, (Ni Milhat Naga abinda yafi karfin idona na fita na bata wuri). "Waye nake gani kamar Rahila" tana Kara kura wa Wacce ta nufo ta Ido" firgit ta mike Tace "Itace" ji nayi ta Fara Kiran Efoma, Chidinma where are you? ku fito ga 'yar uwar ku tazo" Da gudu na ga Wasa emmata su biyu suka fito baza su wuce sa'an nun Rahilan ba, runguman ta suka yi suka karb'i akwati da jakar dake hannun ta, ita ko Rahila Murmushi kawaii take yi a nitse ta durkusa Tace "Nna good evening" rungumota tayi kyam a jiki Tace "Rahila my daughter yau kin tuna da gogon ki Kenan ko?" Murmushi tayi tace "Nna ai kullum Kuna raina na Isa na manta daku ne?" Dariya tayi Tace "You're welcome ya su maman ki?" "Suna lafiya sunce na gaishe ku" "Eyya ina amsawa, ina Kika baro Rose? Meyasa Baku taho tare ba?" "Emm...emm dama emmm Mama ce tace ja Fara zuwa in yaso zata biyo Ni daga baya" "Okay yayi kyau, Ina fatan dai Zaki kwana biyu anan ba irin zuwan ku na kwana biyu zuwa uku ki koma ba" Dariya Rahila tayi sai ta nuna Mata akwatin ta Tace "As you can see Nna zuwan Nan daban ne" Dariya tayi Tace "Yauwa hakan nake son ji" Efoma Tace "Sister welcome" Murmushi tayi ta amsa da "Thank you how are you doing?" Ta amsa da am fine thank you" Chidinma tace "Sister hope kin kawo min tsaraba" Rahila Tace "Oooh Chidinma haryanzu Baki chanza ba,Baki ce min ya hanya ba ke ta tsaraba ma kike?" Tsotsa keya tayi Tace "I'll come to that I just want to be sure in kin kawo min ne" "Idan ban kawo ba sai na koma ko?" "Aaaaa no oooo Ni ban ce, ya kike ya hanya yasu Mama, da sister Rose" "Duk kalau we Thank God" "You are highly welcome" "Thank you" Mama Tace "To ko shigar da kayan nata ciki Mana, ki samu Kiyi wanka kici abinci ki huta in yaso da ga baya sai Ku zauna kuyi hiran ko?" Duk suka amsa da "to" Yana fita daga ban d'aki, idon sa ya fada a Kan Rose dake ta Wasa da farjin ta da Yar yatsar ta kad'a Kai yayi bakin ciki da Dana sani yake,a zuciyar sa cewa yake "Dole hakan ma ta faru dani sabida naci amanar Rahila, a tunani Rose Kamila ce Ashe asalin tantiriyace Yar iska ajin farko" a tsawace yace "Ke!" Ga mamakin sa ko kallon sa bata yi ba, sai wasan ta kawaii take duk ta birkice har sai da hakar ta ya cimma ruwa ta Fara sauke Numfashi, kallon sa kawaii tayi,tayi tsaki sannan bangaje shi ta Shiga toilet, dafe Kai yayi ya tsuguna agun Yana kukan zuciya. Rahila tun da taje gidan gogon ta bata nuna Mata cewar tana da dumuwa ba sannan Bata Sanar da ita dalilin ta na zuwan kauyen ba, Rayuwar ta duk ta canza hankali ta ya kwanta har ta manta da wani Wai Prince, sai dai lokaci zuwa lokaci takan tuno shi Kun San zuciya da abinda yake so, Rayuwar ta take gwanin sha'awa suje gona, wani lokacin rafi su d'ebo ruwa suyi wanka sannan su dawo gida abun su. Rose rashin mutunci kala kala take nunawa Prince, Amma babu yanda ya iya don shi tsoron sa d'aya Kar yaje gida da maganar ta Akan zai rabu da ita yasan baza a yarda ba shiysa ya kyale ta take yin abinda ta gadama, ko da Wasa bai sake kusantar ta ba, idan ta nemi shi yaki a gaban shi sai ta biya wa kanta bukuta. *KANO* "Ruman!!! Ruman!!" A nitse ta waigo don ganin Wacce ke Kiran ta, Murmushi Naga tayi Tace "Fareedah kin shigo Kenan?" Murmushin ita ma ta Maida Mata ta Ce "Eh na shigo, Liyah fa?" "Yanzu mukayi waya tana cikin aji" "Okay mu Shiga" Suna Shiga suka tarar da Liyah na ta buga game a wayar ta, shigowar su ke da wuya malami ya shigo, bayan sun gama lectures sai suka nufi commercial area, Hira suke suna cin abinci sai Kira ya shigo wayar Ruman, tana dubawa Naga tayi Murmushi da Sallama a bakin ta ta d'aga, daga 'dayan 'bangaren naji yace "Baby na kina ina nazo inda muke Zama ban ganki ba?" Cikin muryar shagwab'a Tace "abinci muke ci muna commercial area" "Okay gamu Nan zuwa" Liyah tace "wane ne haka?" Murmushi tayi Tace "Baby Ra'ees ne" Dariya Liyah tayi Tace "Baby manya Inyaaau" Dariya sukayi Amma Fareedah ji ta yi wani abu ta tsaya Mata a makogoro, wani kishi Taji ta rasa yanda zatayi abincin ma taji duk ya fita Mata a rai, Liyah na kallon ta duk ta lura da haukan da take gyaran murya tayi tace "Faree!! Ya dai? Ya Naga Baki cin abincin?" Ko chips d'in bai Miki bane?" Kirkiran Murmushi tayi Tace "A'a yayi dad'i sosai" "To kici man" Turo Baki tayi Tace "Toh" Tun Kan su iso wani kamshi Mai uban dad'i ya bugi hancin Liyah bata gan shi ba Amma tasan kamshin Nan a jikin Sagheer yake tashi "Assalamu Alaikum emmata" Liyah, Fareedah da Ruman d'ago kansu sukayi a tare suka amsa da "wa alaikumussalam" Liyah na d'ago kanta sukayi Ido hud'u da Sagheer, Murmushi ya mata ita ma ta Maida Masa, sannan ta cigaba da cin abinci jiki ba kwari, Ra'ees kuwa wuri ya samu ya zuna kusa da Masoyiyar tasa Ruman Yana kashe Mata Ido sai Dariya take, Ra'ees yace "sannan ku" Da sauri Fareedah ta amsa "Yauwa sannu, ya kake" tana fari idanu, ya amsa da laifiya, ya Maida kallon sa ga Liyah yace "Hajiya yau ba magana ne?" Cokalin dake hannun ta tayi Tace "Am sorry ka wuni lafiya?" Murmushi yayi yace "Laifiya ya studies" Ta amsa da Alhamdulillah, Sagheer gyara Zama yayi yace "Wato Ra'ees kawaii kuka sani Ni ban Kai a gaishe Ni bako?" Hakuri suka Shiga bashi had'e da gaishe shi, ba yabo ba fallasa ya amsa, Nan suka Fara hira, Liyah mamaki ne duk ya rufe ta "Ashe dama Yana magana haka? Lallai guy d'in Nan miskili ne Amma ko ba komai naji dad'i sosai" Fareedah da Kuma sai rawar Kai kawai take yi, Liyah a ranta Tace "yau kowa ta kansa yake in dai Sagheer zai soni ba ni da wata matsala" "Liyah!!!" Jin an kira sunan ta da Kuma Wanda taji ya Kira sunan ta, da sauri ta kalli Sagheer a nitse Tace "Na'am" Murmushi yayi ya shafa sajen fuskar sa sannan yace "Muryar ki na da dad'i please taimakon ki nake nema" Gyara Zama don mamaki ya bata sosai sai ta nuna kanta Tace "Ni? Taimako a wurina?" Ra'ees yace "Eh ke kina mamaki ne?" "Eh sosai,Amma wani wani irin taimako?" Tana maganar tana kallon Sagheer, Murmushi yayi "Ina fatan Rumana ta fad'a Miki cewar muna waka?" "Eh ta sanar min" "Good so muke mu bud'e sabon band Kuma muna bukatar muryar mace da Rumana take Mana so muna so mu samu at least Mata biyu aciki ina fatan Zaki bamu had'in Kai?" Murmushi tayi tace "Ai ba matsala shi yafi komai sauki" Ra'ees yace "Ai na fad'a maka ba matsala insha Allah gashi ta amince" "Eh na yarda yanzu" Fareedah Tace "To Ni Kuma fa ya zakuyi dani?" Ra'ees yace "Kar ki damu Kema za'a yi dake, Babe zamu tafi" Yana maganar Yana kokarin mikewa. Ta amsa "Da okay take care" Ya amsa da "You too,sai anjiman ku" Sagheer eye glass d'in sa ya d'auka ya saka a fuskansa sannan ya d'auki makullin motar sa da ke Kan tabur ya d'aga musu hannu yace "Bye" Suma hannun suka d'aga suka amsa da "bye." Suna barin gun Fareedah tace "Yauwa Ruman please aramin wayan ki man duba applications masu kyau, sabuwar waya ce" Ba musu ta Mika Mata, Fareedah na karb'an wayar received calls ta Shiga last call ta duba taga last call d'in ansa Life Partner Murmushi tayi ta Shiga ta d'auki number, sannan ta Shiga xender ta Fara tureren karya sai da ta gama ta Mika Mata. Da gudu ta fito daga d'akin ta nufi compound na gidan amai take yi sosai kamar zata Amar da kayan cikin ta, da sauri Nna ta bi bayan ta tana fad'in "Sannu Sannu" ta dafe ta a kafad'a, Nna Tace "Chidinma ki d'ebo ruwa da sauri" ba b'ata lokaci ta fito da gudu hannun ta rike da Kofi,Nna ta karb'a sannan ta Shiga wanke wa Rahila Baki "Sannu Rahila me ya same ki?" Rike cikinta tayi alamun Yana murd'arta jiki ba Karfi Tace "Nna I don't know tun jiya nake Jin zazzab'i" "Me Kika ci ne?" "Ba komai fa Nna bana ma iya cin Abinci ina Jin kamshin abinci sai naji zuciyana ya na Tashi" Nna mikawa Chidinma kofin tayi sannan Tace "Muga hannun ki" ta Mika Mata d'aga kanta tayi Tace "Muga idon ki" ta duba, Nnna Tace "Rahila ciki?" A razane Rahila Tace "Ciki?" Ta dafe kirjin ta had'e da fad'in "Na Shiga uku" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Yau Kam da Allah Zan had'a ku min comment please😂🙏🏻 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ```PAGE``` 1️⃣6️⃣0️⃣↪️1️⃣7️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` Rike cikinta tayi alamun Yana murd'arta jiki ba Karfi Tace "Nna I don't know tun jiya nake Jin zazzab'i" "Me Kika ci ne?" "Ba komai fa Nna bana ma iya cin Abinci ina Jin kamshin abinci sai naji zuciyana ya na Tashi" Nna mikawa Chidinma kofin tayi sannan Tace "Muga hannun ki" ta Mika Mata d'aga kanta tayi Tace "Muga idon ki" ta duba, Nnna Tace "Rahila ciki?" A razane Rahila Tace "Ciki?" Ta dafe kirjin ta had'e da fad'in "Na Shiga uku" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ............."what do you mean kin Shiga uku, how on Earth do you got pregnant? Oh is that why you came back to my house?" Kad'a Kai take ta yi, hawaye ne masu zafi suke gangarowa daga fuskar ta, Nna dake mutumce Mai tausayi sai ta Shiga rarrashin ta Tace "Tashi mu Shiga ciki" da taimakon Nna suka Shiga cikin gida a parlor suka zauna, Nna Tace "Rahila tell me ya akayi hakan ta faru who is responsible for this pregnancy?" Rahila kuka take a hankali, tana Wasa da yatsunta, sai ta d'ago Kan ta idon ta sunyi jajir hancin ta duk majina, Tace "Nna it's the prince" A razane Nna Tace "Ennn! Which prince?" Had'iye yawun da ya tsaya Mata a wuya tayi Tace "Prince of our Village, Prince Steven" Murmushi Nna tayi tace "Ta kwana gidan sauki, ai na d'auka irin Yan iskan gari ne masu yaudaran emmata su gudu sabida Basu da kud'in kula da yaran, to yanzu Zaki Fara shiri gobe goben Nan zamu je kauyen ku sabida mahaifiyar ki tasan halin da ake ciki" Rahila gwiwowinta ta zuba a kasa ta had'a hannayen ta guri guda tana kuka wiwiwi tace "Nna please Kar ki fad'awa mamana, baza taji dad'i ba don ba tarbiyar da tamin ba Kenan" "To Banda ke da abunki Rahila ai shi ciki baya b'uya do zai fito" "I know Nna, dalilin da yasa nace Kar ki fad'a mata shine....... Nan ta Shiga Sanar Mata da komai yanda akayi ta samu cikin da kudirin Prince sai ta fashe da kuka. Nna Tace "Chaaaaai fiya kwa" ta tufar da yawu, sannan ta d'aura da fad'in "Men!! Men, yanzu bayan ya Miki fyad'e ya Auri kanwar ki? Amma Prince d'in Nan d'an iska ne" Chidinma Tace "Sosai fa Nna abin ya bani mamaki sai kace a Shirin film wato Shi yayi riba biyu kenan ko?" Sai ta Maida kallon ta ga Rahila tace "Amma sis, Rose Bata San abinda ya faru tsakanin ki da prince bako?" Kai kawai ta d'aga Mata alamun "Eh" Chidinma tace "I knew it ai da baza ta yarda ba" Nna tace "Zata yarda, me banbancin a yanzu? Ta Riga ta San suna Soyayya da 'yar uwar ta Amma ta amince ta aure shi, Amma bakomai My dear God is with you oo,ki dai na kuka tashi kije ki watsa ruwa Zaki ji dad'in jikin ki" Godiya Rahila tayi mata sosai,sannan tayi wankan tana gama wankan ta kwanta bacci Mai nauyi ya sace ta. *OXFORD UNIVERSITY* "Wow Maryam Kinga yanda kikayi kyau kuwa Wallahi Atamfa sunfi Miki kyau akan wannan Yan iskan Kaya da kike sakawa" Rahina ne ke wannan maganar tana kallon Maryam dake kallon kanta a madubi. Murmushi tayi tace "Rahina gaskiya kina da abinda dariya tun d'azu fa kike ta rurutani Kuma nasan ba wani kyau nayi ba tsokana ce irin Taki" "A'a Wallahi am damn serious nasan kinyi kyau Kuma Zaki Sha mamaki idan muka fita don nasan ba kowa ne zai gane ki ba" "To naji naji ya Isa haka Zaki tashi mu tafi lectures d'in ne ko kuwa Baki gama surutun naki ba" Dariya Rahina tayi tace "Muje ban gama ba, Zan takaita shi zuwa wani lokacin" "Whatever tashi mu fita" Tafiya suke suna Hira, har suka Isa LT, suna Shiga idon ta ya fad'a akan Sabir har sai da taji kirjinta ya buga, Rahina ta lura hankalin Maryam ba a jikinta ya ke ba hakan yasa ita ma ta kalli inda take kallo, Murmushi tayi Tace "Maryam Sabir ne Zaki iya samun Soyayyar idan Kika Zama mutuniyar kirki Kai ba ma shi kad'ai ba duk wani d'a namiji na gari Wanda ya ganki a irin shigar Nan Dole ya ji wani Abu a ransa, yanzu ne ya kamata ki sace zuciyar Sabir" Murmushin gefen baki tayi tace "No Rahina, no more love na hakura da Soyayyar Sabir don na lura akwai Wacce yake so, son maso wani nake ance koshin wahala, gaskiya na wahala shekaru biyu fa Kenan nake bibiyar sa, Haba is enough" Dariya Rahina tayi tace "Allah Mai iko jiya jiyan Nan fa Kika Gama kuka akan baza ki daina son Sabir ba baza ki iya daina son sa ba Amma ji abinda kike cewa?" Itama dariyar tayi tace "ke dadina dake mutunci kad'an ne, ai idan Kika duba jiya sanyi akayi yau weather ya canza Ana zafi kad'an alamu an shigo wata Rana, yau daban jiya daban, bazan daina son shi ba Amma dole na rabu dashi, Zan tinkare shi da friendship har Allah yasa mu Gama karatun mu yayi kano Ni Kuma na koma adamawa" Iska Rahila ta hura sannan Tace "To Allah ya sa ki iya because the love you have for these guy is extraordinary" Murmushi tayi tace "Kar ki damu insha Allah , Allah zai dafa min idan shi d'in rabo na ne sai kiga anyi auren" "Toh shikenan ina Miki fatan Alhairi" "Nagode muje ko?" Bayan sun gama lectures, Sabir na tafiya zai koma hostel sai yaji ana Kiran sunan sa ya gane muryar ta shiyasa ma yayi banza da ita ganin ta dage Kiran sunan sa sai kallon sa ake ya juyo Rai a b'ace a tsawace yace "Wai ke Maryam ke Wace irin jaka......." Kasa karasa maganar yayi Baki a bud'e yake kallon ta, Murmushi tayi sannan Tace "Kayi mamaki?" Shiru yayi Yana Kare Mata kallo daga sama har kasa yace "Maryam kece?" Cike da mamaki, "Eh nice" gyara tsayuwar sa yayi yace "ikon Allah, Kinga yanda Kika canza kuwa? Kamar bake ba, Allah Mai iko yau Maryam ce da hijab har kasa da safa" Dariya ta Shiga yi garin irin kallon da yake Mata mamaki ne karara a rubuce a fuskar sa, sai da tayi Mai isarta sannan Tace "Sabir Kai da Rahina bani da bakin gode muku Sai dai ince Allah ya saka da Alhairi,ke Kuma Rahina fatana shine Allah ya bar mu tare, da ace ana samun kawaye irinki da Rayuwar mu tayi nagode Sosai" Murmushi kawai Rahina tayi, Sabir kuma kasa cewa komai yayi gyaran muryar da Maryam tayine yasa shi ya dawo daga tunanin da yake Tace "Yaya Sabir Dan Allah in Neman wata alfarma Wanda baxa su wuce biyu zuwa uku ba" Mamaki ne ya kama shi, "Wai Yaya Tace min" Murya chan ciki yace "Mene Ne wannan?" "Kaga nayi Wasa sosai so nake ka Fara min extra lesson ko zanyi catch up, Abu na biyu Kuma ina so mu kulla abota da Kai ko Zan d'auki Kyakkyawan halayyar ka" Murmushi yayi yace "ba matsala in dai wannan ne,amma naji dadin ganin ki a haka but ina fatan dai ba tuban muzuru kikayi ba?" Maryam da Rahina duk Saida sukayi dariya sannan Tace "A'a Yaya Sabir wannan karon dagaske nake tuban tsakanin da Allah" "Toh Masha Allah, dama abinci zanje ci kuzo Muje" Jiki na rawa Maryam ta ce "to Muje" sai ta riko hannun Rahina, a jere su uku suke tafiya suna Hira irin na students" *KANO* "Sagheer ka gani ko? Ai na fad'a maka komai zai Zo maka da sauki idan ka aje wannan girman Kan naka, gashi ba tare da mun Sha wahala ba Liyah ta amince" Murmushin gefen baki yayi yace "Koma dai mene ne ka fad'a Ni Wallahi badon ka dage ba babu abinda zai sa nayi wa yarinyar Nan magana" "Hmmm Sagheer Kenan ka bi duniya a Sannu, Wallahi idan baka daina wulakanta Emmatan da suke son ka ba Soyayyar wata ne zaiyi ajalin ka" Hannu ya d'aga Masa "Kaga ya ishe ka haka, ina dai ka samu abunda kake so? Liyah ta amince ko? To ka daina min surutai kasan bana son hakan" "Gaskiya ce Sai na fad'a maka Wallahi idan ban fad'a maka ba wa zai fad'a maka?" Tsaki ya yi sannan ya jaaa motar suka bar gun yace "Sai Kuma kayi." *DANIYAH* Daniya karatun ta take bata da wata damuwa idan Abu ta shige mata duhu Hafeez take Kira ya nuna Mata hakan yasa suka shaku da juna sosai. Kamar kullum tana bukatar ya nuna Mata abinda bata fahimta ba bata tsaya b'ata lokaci ba ta Shiga Kiran layin sa yana d'agawa ta Sanar dashi bukatar ta ba b'ata lokaci yazo bayan sun gama suka Fara Hira yace "Daniyah kin San ina da kanwa a makarantar Nan?" Ajiye wayarta tayi ta fuskance sa tace "Haba? Amma baka tab'a fad'a min ba" Sosa keyansa yayi sannan "I'm sorry hiran ne bai zo ba kin San komai sai Allah yayi" "Hakane a wani department take?" "A law take 100lv" "Aaaah kaga Nima akwai sister na a department d'in gaskiya ya kamata ka had'a mu" "Insha Allah Zan had'a ku, kin San mene ne?" "A'a sai ka fad'a" "Gaskiya sunan ki wahala yake bani baki da wani suna ne?" Murmushin gefen baki tayi Tace "Babu Daniyan daai" Yace "Toh gaskiya Zan sa miki suna" "Seriously? Wani suna Kenan?" "Aniyah" "Wow sunan yamin dad'i" "Dagaske kike?" "Eh sosai wannan sunan Insha Allah har gida" Dariya kawaii yayi suka cigaba da hirar su. Karatu yayi nisa, students sai karatu suke don suna daff da Fara exam. A yaune a ka kawo wasu Liyah motocin su, murna sosai, motocine na gani na fad'a iri d'aya ne Amma kaloli daban, Liyah Jaa, Daniyah Pink, khadija Baki. Wannan Kennan Abokan su Sagheer da su Liyah zuwa yanzu sun Saba sosai sabida tare suke practice sai dai Sagheer bai fiye kula su ba hakan bai tadawa Liyah hankali ba tunda kusan kullum sai ta ganshi. Yau Aniyah da safe take da lectures hakan yasa ta shirya da wuri ta fito ba tare da sunyi Sallama da Liyah ba don a lokacin da ta fito ta na wanka, hakan yasa tana gama lectures d'inta ta farko ta nufi department d'insu Liyah tana Shiga ta duba bata ganta ba, ba don taso ba ta koma LT, karfe d'aya ta fito masallaci ta nufa Kan ta koma ta dubo Liyah har yanzu bata ganta ba layin ta Shiga nema Amma busy a ranta tace "Ko lafiya, Yauwa bari na Kira Fareedah" Fareedah na picking bayan sun gaisa Tace "Dan Allah Liyah nake nema" "Oh Liyah Kam bamu da lectures yau Amma akwai abinda zasu yi kije bayan Law department Zaki ganta a gun" "Ok nagode Sosai" Tafiya take a nitse har ta Isa gun group nasu Sagheer ta gani a nitse ta Karasa gun Ruman Tace "Sannu Dan Allah Yar Uwata nake nema" Rumana tace "Liyah tun d'azu ke ake jira har ran Sagheer ya Fara b'aci" Murya na rawa Tace "A a ni suna na Daniyah, Daliyah Twin sister na ce" Sagheer ne ya karaso gun yace "Ina Kika Shiga ne kizo mu Fara please" Murmushi tayi tace "please Daliyah nake nema" Dariya yayi yace "Oh yau Kuma da irin salon da Kika Zo Kenan?" Kan ta amsa sukaji muryar d'aya daga cikin abokan sa yace "Sagheer ana Neman ka" "Waye?" Nuna Masa mutumin yayi da d'an yatsa, Sagheer na ganin Wanda aka nuna Masa ya b'ata raaai kamar bai ta'ba Dariya Rai a 'bace ya nufi inda yake, Rumana Kuma ta riko hannun ta tace "Ki zauna Mana kina Abu kamar bakuwa Bari na sayo Mana ruwa" sai ta fita. Sagheer yace "Kaine me kazo yi anan?" Murmushin takaici yayi yace "Haba My Son for how long zakayi fushi da ubanka Kar ka manta fa duk lalaci nine Mahaifin ka" "Allah ya sauwake suna kawaii kaci na uba Amma Sam Kai ba uba bane ba" Murmushin takaici yayi sannan yace "Irfan bazan daina rarrashin ka ba, nasan na cutar da kai Dan Allah ka yafe min ka dawo gida" Murmushin gefen baki Sagheer yayi yace "Dalilin da yasa kazo Nan Kenan?" Sa hannun sa yayi a aljihu sannan yace "Naji labarin wakokin ka a gun mahaifiyar ka shiyasa Nazo na duba ka me zai Hana na bud'e maka studio?" A tsawace yace "ban bukatar komai naka, idan inaso da gumi na zanyi" Jiki a sanyaye mutumin ya fita ganin zai Tara Masa jama'a, Daniyah duk maganar da suke a kunnen ta a ranta tace "ji yanda yake magana da Mahaifin sa kamar bashi ya haife shi ba." Ganin Sagheer ya fita sai ta bi bayansa Zama yayi ya had'a Kai da gwiwa, zuwa tayi ta Tsaya a kansa Kai tsaye Tace "Iyaye ba abun rainawa bane" D'ago Kan sa yayi idanun sa sunyi jajir murya na rawa ya tashi ya tsaya "Ke waya Baki izinin shiga cikin Rayuwata da har Zaki Zo Nan kina min magana?" "Kayi hakuri idan na maka shisshigi gani nayi Kai musulmi ne Kuma Allah ne da kansa yace mu bi iyayen mu,musamman ma Kai na miji ne aljnnar ka na karkashin kafan su" Jikin sa ne yayi sanyi tabbas maganar ta gaskiya ce Zama yayi cikin sanyin murya yace "Baki San me yamin bane shiysa kikace haka" Itama zama tayi a gefen sa Tace "Eh ban sani ba Amma inaa so ka sani iyaye suna da hakki Akan 'ya 'yan su haka ma muna da hakkin a Kan su, Amma hakan ba Yana nufin mu Raina su bane, find it in your heart to forgive him ka yafe Masa laifin da ya maka" Tana Kai Nan ta tashi ta koma inda su Rumana suke, ita dai burinta taga Liyah. Maganganun Liyah ya ta'ba Masa zuciya har sai da yayi kuka zuwa yayi ya wanko fuskar sa Kan ya dawo in da Sauran suke, Daniyah tayi kokarin ta gudu Amma duk sun tsare ta su a ganin su Liyah ce, tunda suka Fara rera wakar yake kallon ta wani irin kallo yake Mata Wanda yake nuna tsantsar so, Rumana ganin Haka ta Shiga yi musu hotuna da videos. Liyah Kuma na gida tana ta sharb'an baccin ta Bata San Ma ana yi ba. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Naji dad'i sosai Kun Fara comment, Amma Dan Allah ku Kara sabida na samu na gama muku typing Dan Allah idan kina bibiyar labarin Nan ki daure kimin sharhi kamar yanda sauran sukeyi ko min Kankantanshi zanji dad'i. Mu had'u a page na gaba 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ```PAGE```1️⃣7️⃣0️⃣↪️1️⃣8️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` Maganganun Liyah ya ta'ba Masa zuciya har sai da yayi kuka zuwa yayi ya wanko fuskar sa Kan ya dawo in da Sauran suke, Daniyah tayi kokarin ta gudu Amma duk sun tsare ta su a ganin su Liyah ce, tunda suka Fara rera wakar yake kallon ta wani irin kallo yake Mata Wanda yake nuna tsantsar so, Rumana ganin Haka ta Shiga yi musu hotuna da videos. Liyah Kuma na gida tana ta sharb'an baccin ta Bata San Ma ana yi ba. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ...........suna gama rera wakar suka nemi Aniyah suka rasa, tana barin gun ta koma department dinsu. Bayan ta gama lectures d'inta ta koma gida ta tarar Liyah da Mummy na kitchen Kai tsaye ta Shiga ta musu Sannu sannan ta Watsa ruwa ita ma ta dawo kitchen d'in. Bayan sun gama cin abinci kowa ya Shiga d'akin sa, Liyah na Hawa whatsapp tayi viewing status na Ruman, ga mamakin ta taga an rera wakar Kuma ga Sagheer da Mai Kama da ita, a razane ta zauna da karfi Tace "Kuttuman Uba" da sauri Aniyah ta tashi ta zauna tace "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, Liyah me ya faru kike irin wannan ashariya?" "Wannan kamar ke?" Tana nuna Mata fuskar wayarta, Murmushi tayi tace "Am sorry Wallahi na manta ne na fad'a Miki naje Neman ki ne sai suka d'auka kece nayi nayi na ganar dasu cewar mu biyu ne Amma sunki su saurare Ni" "Ba zasu yarda ba sabida basu san mu biyu bane Kuma kammanin mu ya b'aci mu identical twins ne, amma ai kin fini kyau Daniyah" Murmushi tayi tace "Na fiki kyau? Kya jiki da wani zance yanzun Nan kikace we are identical Kuma kice na fiki Neman zancen kike Liyah" "Daniyah Kenan shi wannan da kike gani ina matukar son sa dan Allah ki nisance shi " fuska ba Wal Wala take maganar, murmushin gefen baki Aniyah tayi tace "Kar ki d'akin know my limit" "Yauwa ko da naji" tana Kai Nan ta juya Mata baya tayi kwanciyar ta, Aniyah Kai ta kad'a tana jinjina Hali irin na Yar Uwarta. Sagheer sai juye juye yake ya kasa samun sukuni tambayar kansa yake "Wai me ke faruwa dani ne da zaran na rufe idona Liyah nake gani kunnuwana sautin muryarta suke jiye min" Karan message ya shigo wayarsa yasa hannu y ma d'auko yana bud'ewa yaga Ra'ees ne ya turo Masa hotuna da Videos Yana dubawa yaga hotunan su ne da Aniyah Murmushi yayi ya Shiga kallon hutunan d'aya bayan d'ayan Yana Murmushi Wanda shinkansa baisan yanayi ba. Wani message ya sake tura Masa yace "Yane mutumi na? Ga ango ga Amarya" Dariya yayi amma Kuma ya Masa reply da "baka da hankali" a Haka bacci yayi awun gaba dashi, ko sallar dare da yakeyi yau baiyi ba, bayan ya farka da asuba yaji babu abinda yake son gani sai Mahaifinsa bayan ya idar da sallah yana jero addu'o'in da ya saba yaji wayar sa na ringing Queen Naga Ni a fuskar wayarsa Murmushi yayi ya d'aga da "Amincin Allah ya tabbata a gareki ummana da fatan kin tashi lafiya?" Shesshekar kukar da yaji take yi ya sa shi saurin mikewa tsaye a razane yace "Umma me ya same ki kike kuka?" "Abban ka Irfan" ta sake fashewa da kuka, murya na rawa yace "Me...me yaaaa Sami abban nawa?" "Tun jiya da safe Yana shigowa gida ya yanke jiki ya fad'i ban d'auki abun serious ba Amma gani nayi har sun sa shi a ICU" ta Kuma fashewa da kuka. Sagheer sai ambaton Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un yake tunda ta Fara maganar "Umma a wani asibiti kuke?" "Malam Aminu Kano" Tsit ya katse wayar da jallabiyar da ke jikinsa ya fita makullin motar sa da wayarsa kawaii ya d'auka ya Fizgi motar sa sai asibiti. Yana Isa ya samu Umma sai aikin kuka take kwantar da its yayi a kirjin sa ya Shiga rarrashin ta, Shima hawayen ne a idanun sa Umma tace "Irfan akwai abinda yake damin Mahaifin ka, b'acin Rai da damuwane yake sa cikin irin wannan halin" tana maganar tana kuka , murya a shake yace "Umma kiyi hakuri ki daina kuka addu'a zamu Masa Wai Umma anan Kuka kwana?" "Eh" "Amma Umma shine ba a Sanar dani ba sai yanzu?" 'dago kanta tayi ta kalle shi tace "Nasan ba zuwa zakayi ba, yanzun ma nayi mamakin ganin ka sabida nasan irin tsanar da kakeyiwa Mahaifin ka" Murmushin gefen baki yayi yace "Umma ban sane shi ba fushi nake dashi Wanda insha Allah daga yanzu komai ya wuce" Gyara Zama tayi dakyau Tace "Ka yafe masa? Dagaske kake?" "Dagaske nake Umma na yafe wa Abba......." kukane yaci karfin sa ya kasa Karasa maganar murmushi Umma tayi kana ganin fuskanta kasan ta ji dadin maganar da yayi, rarrashin sa ta Shiga yi da sa Masa Albarka. Dake yau Sunday ne shiysa ya samu damar kula da Umma, Liyah Kuma wuni tayi tana Jin haushin Aniyah sai dai tana kokarin b'oye fushin ta. Sagheer yafi sati baya zuwa school sanadiyar rashin lafiyar Abban sa, Liyah duk tabi ta damu hankalinta ya kasa kwanciyar har sai da ta ji dalilin rashin zuwan sa. Likita ne ya fito fuskar sa d'auke da murmushi ya nufo inda su Sagheer suke yace "Alhamdulillah Hajiya, Alhaji ya farfad'o" Sagheer ne yayi saurin fad'in "Alhamdulillah zamu iya Shiga mu ganshi?" "Eh zaku iya zuwa gobe insha Allah zamu iya sallamar sa don yanzu babu abinda yake damin sa kawaii zamu barshi ne don ganin karfin jikin nasa" Umma Tace "Alhamdulillah mun gode Dr" "Bakomai bismillah" Yana nuna musu kofar d'akin da Abba yake, da sauri suka nufi d'akin Sagheer Saida yazo daf da kofan ya tsaya da har zaijuya sai yaji ance "Irfan!!! A hankali ya juya Yana kallon hannun Mahifin sa da ya Mika Masa, jiki ba Karfi yake tafiya kamar Wanda kwai ya fashewa aciki hannun Abban sa ya rike cikin muryar kuka yace "Abba am sorry nasan nine silar kwanciyar ka a asibiti" Umma tayi saurin d'aga kanta Tace "Ka daina fad'an haka Irfan Mahaifin ka rashin lafiya ne ya same shi ba Kaine sila ba" Murmushin taikaci yayi yace "Wallahi Umma nine sabida a ranar Abba yazo ya same Ni a makaranta na fad'a Masa maganganu marasa dad'i" ya karashe maganar cikin kuka, Murmushi Abba yayi yace "Ka daina kuka My Son naji sauki ai Burina d'aya shine ka yafe min laifin da na maka Dan All...." Da sauri ya katse shi yace "Abba na yafe maka duniya da lahira kaima ka yafe min Dan Allah" Murmushi Abba yayi yace "Na yafe maka Irfan duk da ma baka min komai ba nine na maka laifi Allah ya maka Albarka" Umma ta da Sagheer suka amsa da Ameen. Bayan kwana biyu aka sallami Abba, washe gari Sagheer ya Shiga makaranta don kawaii yaga Liyah har department d'insu ya Shiga bayan sun gaisa dasu Fareedah da Rumana yace "Liyah Dan Allah d'an Zo Mana Muje mota ina da magana dake" Murmushi tayi Tace "To" a tare suka fita suna isa motar da kansa ya bud'e motar ta Shiga, Fareedah da Rumana sai leke suke, Rumana Tace "anzo gun" Fareedah Tace "Ina Kenan fa?" Dariya tayi Tace "Inda nake so azo Mana Sagheer ya fad'a a kogin Soyayya" "Oh na gane" Sukayi tafi da dariya. Kallon ta yayi yace "Da fatan kina lafiya" Murmushi tayi tana Wasa da yatsunta Tace "Lafiya kalau Alhamdulillah" "Kin San dalili da yasa na Kira ki Nan?" "A'a sai ka fad'a" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Hafsy qawata Ummu Abdallah My Ayusher My Anisa Ina Jin dadin comments dinku Allah ya bar Kauna. Mu hadu a page na gaba Milhat ce 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ "✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ```PAGE```1️⃣8️⃣0️⃣↪️1️⃣9️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` Bayan kwana biyu aka sallami Abba, washe gari Sagheer ya Shiga makaranta don kawaii yaga Liyah har department d'insu ya Shiga bayan sun gaisa dasu Fareedah da Rumana yace "Liyah Dan Allah d'an Zo Mana Muje mota ina da magana dake" Murmushi tayi Tace "To" a tare suka fita suna isa motar da kansa ya bud'e motar ta Shiga, Fareedah da Rumana sai leke suke, Rumana Tace "anzo gun" Fareedah Tace "Ina Kenan fa?" Dariya tayi Tace "Inda nake so azo Mana Sagheer ya fad'a a kogin Soyayya" "Oh na gane" Sukayi tafi da dariya. Kallon ta yayi yace "Da fatan kina lafiya" Murmushi tayi tana Wasa da yatsunta Tace "Lafiya kalau Alhamdulillah" "Kin San dalili da yasa na Kira ki Nan?" "A'a sai ka fad'a" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Wow wow wow,yau da farin ciki nake typing d'in Nan Kun faranta min matuka da comments d'in ku ku cigaba da min comment Ni Kuma ina suburbud'o muku labari. Swt Ummu Abdallah,Hafsy,My Ayusher,My Anisa, Hidima Allah ya bar Kauna ina Jin dadin comments d'inku. Amma nace ba ya kuke ganin lamarin Sageer,Aniyah da Liyah Zata kasance? Kar ku manta fa shawarwarin da Aniyah ta bashi shiyasa yaji ta burge shi,ya kuke ganin lamarin zata kasance idan Sageer ya gane cewar Aniyah ce ta bashi Shawara ba Liyah ba? Ku kasance Dani (Milhaat Yar Terawa) Muje zuwa guys💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 .............Wani leather ya Miki Mata yace "gashi ki bud'e" tana karb'a ta duba wata Yar karamar kwali ta gani an mishi design Ruwan toka sannan jikin Yana sheki, Liyah kwalin ne ya burge ta ta tsaya kallo Murmushi yayi yace "Ki bud'e Mana kiga me ke ciki" tana bud'ewa agogo ta gani kalan sa kalan kwalin Amma sai dai shi ya fi samun stones masu shining cikin glass d'in Kuma an rubuta Liyah, Liyah kasa magana tayi sai Murmushi take d'agowa yayi ya kalle ta yace "Ya dai ko dai bai Miki kyau bane ba?" Murmushi tayi Tace "Yayi kyau Sosai shiyasa na kasa magana,gashi har da suna na a cikin agogon" Murmushi yayi yace "daga Saudi nasan aka miki, Kuma Kanwata dake Oxford University ce ta zab'a Miki kalan" "Wow amma ta iya zab'e gaskiya kalan ya burge Ni sosai, nagode Sosai,Amma meyasa ka bani kyautan sa" Yar karamar dariya yayi yace "Na Mika sakon godiya ne ban san ya za'ayi na gode Miki ba,kin dai daita tsakanin da mahaifina" Cikin rashin fahimta Tace "Ni kuma da nayi me?" Sajen fuskar sa ya 'dan shafo sannan yace "Maganganun da kike min a ranar ya sanyaya min zuciya ta tabbas iyaye abun girmamawa ne bai kamata nayi fushi dashi har haka ba, gashi Nan ya kusa rasa ransa a dalili na Amma Alhamdulillah yanzu Allah ya tashi kafad'ar sa" Murmushi tayi Tace "Ai yiwa Kaine Kuma ai baka da laifi gara da ka nuna Masa laifinsa Kaga gaba bazai sake maka hakan ba" Wani irin kallo ya mata a zuciyar sa yace "Ikon Allah kamar ba ita ce take min nasiha ranar ba Kuma ji abinda take cewa ikon Allah" Muryar tane ya dawo dashi daga tunanin da ya lula "wow nagode sosai" Murmushi yayi yace "bakomai" sannan yace "ko zamuje Shan Ice cream?" Da sauri Tace "Eh" (Ni ko na ce Liyah ba ko irin jaan ajin Nan Allah shi kyauta). Jaaan motarsa yayi ya bargun, Wasa Wasa zasu Fara exams hakan yasa suka ajiye lamarin waka a gefe, Aniyah tunda daga wannan ranar basu sake had'u da Sageer ba ita har ta manta dashi sai dai Sageer wasu lokutan idan Liyah tayi wani abun sai yaga kamar ba itace ta bashi shawarwari cikin hikima da nitsuwa,a yaune suka gama jarabawar su, hakan yasa Sageer ta d'an shirya musu karamin lunch suna Ci suna Sha sannan suna Hira kwasam suka ji ya ambaci sunan Liyah "Liyah! Ina ma ace na kasance da Ke a duk bugun Numfashi na, Kaunar ki Ce take Kara tasiri a Ruhina, babban burina Naga bayyanar fitar Murmushi a Kan wannan kyakkyawar fuskar ki ya zamana Kuma nine sanadin hakan" Liyah suman zaune tayi sai kallon sa kawaii take tunda ya Fara maganar har ya Karasa bata d'aga idonta akansa ba, mamaki ne ya kamata Sosai tare da kullewan kaai, muryar Ra'ees ne ya dawo da ita daga tunanin da tashiga yace "Kunga tashi mu basu wuri yau maganar ta manya ce" Ba musu suka bi bayanshi, Sageer tashi yayi yazo ya zauna a kujerar dake kusa da ita yace "Liyah Kinyi shiru Baki ce komai ba, ko ba Kya so nane?" Da sauri ta kad'a Kai had'e da fad'in "Ina son ka Mana" sai kuma taji kunya da sauri tasa kanta a Kan table d'in dake gaban ta Yar karamar dariya yayi sai ya jingina jikinsa akan kujera Yana shafan kirjinsa a zuciyar sa cewa yake "Alhamdulillah na d'auka Zan Sha wahala Ashe abin zai Zo min da sauki" a fiili Kuma yace "Gaskiya Allah Yana Sona,kin San meyasa?" A hankali ta d'ago kanta Tace "A'a Sai ka fad'a" Iska ya hura sannan ya gyara Zama yace "Sabida ke d'in kyakkyawa ce,Allah ne yayi halitta, halitarki dabam ce cikin jinsin yan mata. Kina da faren idanu tas mai dauke da yalwatar bakin gashin gira, a kan su. Gaki da dogon hanci kamar ke kika wa kanki, dai dai tuwar labban bakin ki akan dogowar fuskar ki shi ya fito da cikar kyawun ki, ta yadda ko bakiyi kwalliya ba kyawun dirin ki hada da kyawun fuskarki zai iya sa gayu karo a kan titi" Liyah dariya ce taso ta kufce Mata Amma ta rike ta sai saita kanta sannan Tace "Karo Kuma kana da abinda dariya" Dariya Shima yayi ya ce "No abar batun Wasa sincerely speaking kina da kyau son kowa kin Wanda bai samu ba nazo da kokon bara ta ina baran Soyayyar ki da fatan dai ban makara ba?" Murmushi tayi tace "A'a baka makara ba,Ina maraba da Kai" Zaro Ido yayi yace "Dan Allah dagaske kike?" "Umhmn dagaske nake ko Kaga alamun Wasa a tattare Dani" Murmushi yayi yace "A'a naji dad'i Sosai Liyah ba tare da b'ata lokaci ba Zan gabatar Miki da Kai sannan na baki amsar tambayar da kika min kwanaki" Cikin rashin fahimta Tace "Wace tambaya na maka" "Har kin manta? To maganar mahaifina" Sosa keya tayi Tace "Afwan Ina sauraron ka" Sai yace "Na kasance ni kad'ai a gun mahaifiyata da mahaifina, Mahaifina Yana da tarin dukiya hakan ne yasa baya......" "Irfan Baku Gama bane? Ana Kiran salla fa" Ra'ees ne ke masa wannan tambayar,hannu ya d'aga Masa alamun Yana zuwa, yace "Kinga yamma tayi ana Kiran maghrib muje nayi sallah na Maida ki gida" Murmushi tayi tace "Nagode Amma Ina da motata" "Kassh banji dad'i ba amma ba matsala zamuyi waya in yaso daga baya sai muti schedule inda zamu had'u" Ta amsa da to, Liyah ce tayi dropping na Fareedah a gida sannan ta Kai Rumana gida tayi Mata alkawarin kawo Mata ziyara na musamman Kan a koma school, Fareedah murna take Sosai hutun Nan zai taimaka Mata wurin sace zuciyar Ra'ees Kan su koma. (Anya Fareedah hanyar da Kika d'auko Mai bullewa ce kuwa?)🤔 Bayan hutu da kwana biyu Ra'ees na kwance Yana chat da Ruman, misalin karfe Sha d'aya na dare yaga amsa sallama da bakuwar number, ba b'ata lokaci ya amsa bayan sun gama gaisa Tace "Nasan baka gane Ni bako?" Yace "Eh please Waye ne?" "Yar makarantar kuce" "Okay Amma Zan iya sanin ko Wace ce?" "Masoyiyar kace" Sticker na dariya ya tura mata, Tace "please ba da Wasa nake ba na dad'e ina dakon Soyayyar ka, Ra'ees ka ceci Rayuwa ta ka Soni kamar yanda nake sonka" Ya bud'e ya karanta sai baiyi Mata reply ba ya cigabada chat da Masoyiyar sa inda sabo ya saba da irin wannan sakon, a ransa yace "Wasu matan Basu da hankali Wallahi da kima da mutuncin ki kizo kina bin na miji Allah ya kyauta" Ta jera kwanaki uku tana Masa magana baya kulata daga baya sai ya Fara kulata ganin ta nace,chat suke Sosai ba da Wasa ba Nan da nan suka Saba duk da Bai San da Wacce yake chat ba hakan bai Hana su waya ba, yayi da ita ta tura masa picture d'inta Taki a fad'in ta sai sun had'u face to face zai ganta ya Mata alkawarin next week zai Zo har gida ta masa kwatance suka cigaba da hirar su. 'bangaren Liyah da Sageer love d'in su suke Sha, waya,chat harda video call sai dai tun ranar da suka tafi hutu basu had'u ba. Tana zaune kiransa ya shigo wayar ta, bayan sun gama gaisawa yace "Dan Allah kimin kwatancen gidan ku na kosa Ina matukar kewar ki" Murmushi tayi Tace "Anjima zan fita sayan ice cream a Havilla sai mu had'u a chan ko?" Murmushi yayi yace "Yauwa Babyna ko kefe horon yayi yawa" Aniyah na zaune tana kallo a parlor Yusuf yazo yace "Sister Dan Allah muje sayan ice cream please" Agogon hannunta ta duba Tace "Kai Yusuf karfe takwas saura fa" 'dan b'ata raai yayi yace "Eh ai dare baiyi ba Kuma ai da mota zamu" "Toh anji je ka tambayi mummy idan ta yarda sai muje" Ya amsa da to, ai kuwa yayi Sa'a mummy ta amince "Amma Tace Kar mu dad'e" Ta amsa da "okay" Aniyah already dama a shirye take tsaf Riga da wando Pakistan ne a jikinta, Baki ne an Masa flowers da pink d'an kwalin ta ma pink Hala ma takalmin ta, nurse d'inta ta d'auko tace wa Liyah "bari mu dawo" Ta amsa da "Okay." Aniyah na fita wayar Liyah ta Fara ringing tana picking Tace "Har ka fito?" Ya amsa da "Eh" "Okay gani Nan zuwa" Aniyah na isa suka saying ice cream, Yusuf yace zaiyi lilo ta rakashi sannan ta dawo ta zauna tana Shan ice cream, kujera taga an janyo anzauna , d'ago kanta zatayi sai taga wannan guy d'in nan ne da suka rera waka tare wato "Sagheer" tana ganinsa sa Tace "Irfan!!" Don da sunan taji Mahifin sa ya Kira shi, kallon tayi cike da mamaki sannan yace "Na'am Ashe kin karaso Kuma baki Kiran ba" Shiru kawaii tayi Masa, yace "Liyah d'azu jikin Mahaifina ya tashi sai da muka Kai shi asibiti" A nitse Tace "Innalillahi ya jikin nasa? Da fatan ya samu sauki Sosai?" Liyah tun da ta fito go-slow ya rike ta a hanya sai tsaki take tana turo Baki. "Eh ya ji sauki sosai Alhamdulillah" "Masha Allah, Allah ya bashi lafiya yasa kaffara ne" Ya amsa da "Ameen nagode" Sai Tace "Kar ka damu ba sai ka gode min ba,Amma naji dad'i da kuka shirya da Mahaifin ka" Murmushi yayi yace "Nima Haka,Liyah idan na tuna abinda Mahaifina yamin sai naji duniyar duk ta fita a kaina" Murmushi tayi tace "Kayi kokari ka cire abin a Ranka koma mene ka Rika tuna Alhairin da ya maka a Rayuwa, kasa a Ranka shine sanadiyar zuwan ka duniya komai zai Zo da sauki" Murmushin takaici yayi sannan yace "Ko da kuwa shine sanadin mutuwar mahaifiyata?" Da sauri ta d'ago kanta ta kalle shi hannun ta rike take da spoon tana Masa kallo irin Wanda take nufin Karin haske murmushin takaici yayi yace "Yess ko da kiwa shi ya you silar mutuwar ta? Don da ace Bai d'auki aikin sa da muhimmanci fiye da mu ba da har yanzu tana Raye" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ PLEASE IDAN KUN KARANTA KU RIKA MIN SHARING TA HAKAN NE LITTAFIN ZAI YAD'U KU KAD'AI NE ZAKU TAIMAKA MIN Milhaat ce Yar Terawa 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ```PAGE``` 1️⃣9️⃣0️⃣↪️2️⃣0️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` Murmushin takaici yayi sannan yace "Ko da kuwa shine sanadin mutuwar mahaifiyata?" Da sauri ta d'ago kanta ta kalle shi hannun ta rike take da spoon tana Masa kallo irin Wanda take nufin Karin haske murmushin takaici yayi yace "Yess ko da kiwa shi ya you silar mutuwar ta? Don da ace Bai d'auki aikin sa da muhimmanci fiye da mu ba da har yanzu tana Raye" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ............"Please Irfan ka ganar da Ni me Kake nufi da hakan? Mahaifin ka ne silar mutuwar mahaifiyar ka? Amma kasan Mutum baya mutuwa sai idan lokacin sa yayi ko? Tunda kaga duk ita muke jira" "Yes I know Liyah Amma mafi akasarin mutune suna mutuwane da dalili wasu rashin lafiya wasu had'ari wasu Kuma Haka kawaii to Ni Mahaifina shine silar mutuwar ta" Hannu ta hard'e gu d'aya Tace "Ehenn Ina sauraron ka" "Alhaji Mubarak Dalha shine Mahaifina ya kasance irin mutanen Nan ne masu son abin duniya, baida wani buri illa yaga ya tara dukiya safe da Rana baida abinyi sai aiki,shine shaye shaye shine biye biye Yan Mata tun ina d'an shekara biyar na gane zaman su ba na dadi bane,ifan akayi jarabawa aka bamu report card da murna make dawowa gida don na nunawa abbana Amma sai ya koreni wasu lokutan harda duka daga Nan karatu ya fita kaina, mahaifiyata ce take kokarin rarrashin a duk sanda babana ya b'ata Mata raai,idan Bata da lafiya bbu Ruwan sa da tambayarta ya jiki iyaka ya ajiye Mata kud'i yayi tafiyar sa, akwai watarana,bazan manta da wannar ranar ba,ranar shi ya kasance mafi munin rana a cikin tarihin Rayuwata" Hannun yasa ya share hawayen da ya gangaro Masa, sannan ya d'aura da "A lokacin ina d'an shekara Sha biyu, na tashi da masanancin zazzabi tun safe take binsa a kaini asibiti Amma yaki kulata Kuma yaki bada kud'i ta kaini daga baya ya shirya zai fita ta tunkare shi da maganar yace idan ta damu ta jira sai ya dawo da ta nemi tayi Masa gardama a ranar duka ya Mata na fitan hankali abin ba dadin gani yayi tafiyar sa, har karfe Sha d'aya da rabi Bai dawo ba ta Shiga kiransa Yana picking muryar sa buge Ashe Yana club ne suna holewar su" Hawayen da Ke fuskar sa yaje kokarin gogewa a Karo na biyu Aniyah tayi saurin Mika Masa pieces na hannunta yace thank you sannan yace "Mahaifiyata ranta yayi matukar 'baci ta d'auki makullin mota dake akwai motoci dayawa a gidan sannan ta d'auki ATM d'in sa, ta d'auke Ni ta ajeyi ni bayan motar ta ta'ba jikina Taji zafin jikin nawa ya Kari sai rawar sanyi nake hakan ya yi matukar tada Mata hankali ta Fizge motar muka nufi asibiti a hanya bbu abinda take ambata sai Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un tana cemin Sannu Irfan hannun ta tasa don taji zafin jikin nawa Bata Ankara ba ashe wata babbar mota ta nufo gaban motar mu Kan ta Ce zatayi wani Abu har motar sunci Karo Nan take ta rasa ranta" ya Karasa maganar cikin kuka Aniyah Tace "Tabbas Dole kaji haushin Mahaifin ka kadaina kuka addu'a zaka Mata Allah ya jikanta yasa ta huta,Amma Mahaifin ka da yaji mutuwar ta me yayi?" "Ya Shiga tashin hankali don he kuka Saida yayi Yana Neman gafararta Wanda a gani na karya yake yi" "Kar kace Haka na tabbata yayi nadama tunda na gani da idona shi yake baka hakuri, Amma wani abun da ban fahimta ba anan shine ranar yace mahaifiyar ka ta Sanar dashi Kuma kace ta rasu" "Eh bayan rasuwar mahaifiya ta da shekara d'aya yayi aure ya Auri Salma, Salma mace ce ta gari Mai tsoron Allah ta rike Ni tamkar ita ta haife ni hakan yasa mutane da dama Basu sanin ba itace ta haifeni, Mahaifina ya auro ta da Yar karamar yarinya Wacce ba zata wuce five years ba Ina matukar Kaunar ta duk da ita din ba jina na bace" "Masha Allah Amma Zan so ganin ta Jin yanda kake sonta Sosai" Murmushi yayi yace "Zaki ganta soon Maryam, Maryam sarkin rigima ai bata karatu a kasar Nan ma, a Oxford University take sabida Mahaifin ta Mai kud'i ne" Dafe kanta tayi Tace "Kashh Kaga na manta tare nake da kani na bari na dubo shi, ya kamata ka kira gida kaji ya Mai jiki sannan ka saki Ranka Naga ka damu, duk da hakan ya Zama dole ka d'auki komai a Sannu kaji?" Murmushi yayi yace "Okay" A hanyarta tafita Sukayi kicibis da Liyah, Aniyah na ganin ta Tace "Yauwa Alhamdulillah mutumin ki Yana cikin Nan duk ya d'auka nice ki Shiga ki same shi Ni Zan tafi gida" "Okay Amma me kika Zo yi anan?" "Wallahi Yusuf ne yace zai Sha ice cream Bari na je na duba shi mu koma gida" "Okay sai na dawo" Har Aniyah tayi nisa sai ta dawo da sauri Tace "Liyah d'an tsaya" bayan ta karaso Tace "Yana cikin damuwa Mahifin shi baida lafiya maganar da mukeyi dashi Kenan na fito Yana bukatar ki a yanzu" Nan ta shaida Mata komai dake faruwa gudun Kar a Samo matsala. To kawaii Tace Mata, tana tafiya Liyah a ranta tace "Yarinyar nan tana nema ta min shisshigi Ni gani nake ma kamar tana sane take bari su had'u da Sageer Amma bakomai I know what to do" sai ta shige. Da Sallama ta Isa idan yake ya amsa kallon ta ya tsaya yi na d'an wasu lokuta Kan yace "Amma d'azu kamar gyalle pink na gani a Kan ki ko? Yanzu Kuma Naga ya koma jaa" Yar karamar dariya tayi Tace "No jaa ne maybe baka lura bane ba" Yace "Okay" Amma fa hankalin sa bai d'auka ba. Tace Masa "Ya Mai jiki ka Kira gida kuwa?" Yace "Eh yanzu mukayi waya da umma" "Okay Allah ya sauwaka" Ya amsa da "Ameen Ina kanin naki?" "Yana waje Yana lilo" "Okay yayi kyau" Sai yayi shiru, Liyah Tace "Kayi shiru Kar fa ka d'aura damuwa a ranka, dama su iyaye Zama dasu sai hakuri, Amma idan ka tsaya ka d'aura wa kanka damuwa shi kwance Kai ma Hala yazanyi da Raina idan wani abu ya same ka" Kirkiran Murmushi yayi a ransa Kuma cewa yake "Anya Yarinyar Nan tana da hankali kuwa maganganun ta na d'azu da yanzu ba d'aya bane d'azu ta nuna min mahaifina Yana da muhimmanci a Rayuwata yanzu Kuma ta nuna na min naso kaina fiye da kowa what is wrong with this girl" Yana wannan tunanin Yana kallon ta fuskar ta da walwala ba kamar d'azu da Tausayin sa ya bayyana a fuskar ba, gyaran murya yayi yace "Liyah karfe Tara ta wuce ya kamata ki koma gida" Zaro Ido tayi Tace "Haba yanzu zuwana fa, Kuma kace na tafi, ko fushi Kayi ne? Wallahi go slow ne ya rage Ni" Cikin rashin fahimta yace "go-slow? Naga mun Kai almost one hour dake anan Kuma kina maganar go slow?" Sosa keya tayi ta Fara kame kame Tace "ai duk Kaine kasa na rikeci it has been long fa bamu had'u ba" Murmushi yayi yace "Kar ki damu zamu had'u Insha Allah har gida Zan Zo" "To shikenan ka kular min da kanka" Kad'a Kai yayi alamun okay, zuwa sukayi ya saya Mata ice cream biyu a fad'in sa d'aya nata d'aya na kanin ta. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Please comment and share Milhaat ce Yar Terawa🥰 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* ```PAGE```2️⃣0️⃣0️⃣↪️2️⃣1️⃣0️⃣ Not edited ```PREVIOUSLY``` Tsosa keya tayi ta Fara kame kame Tace "ai duk Kaine kasa na rikece it has been long fa bamu had'u ba" Murmushi yayi yace "Kar ki damu zamu had'u Insha Allah har gida Zan Zo" "To shikenan ka kular min da kanka" Kad'a Kai yayi alamun okay, zuwa sukayi ya saya Mata ice cream biyu a fad'in sa d'aya nata d'aya na kanin ta. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ..........."Hello!! Gani a kofar gidan ku" A razane ta tashi ta zauna murya na rawa Tace "Wayyo Dan Allah dagaske kake?" Yar karamar dariya yayi yace "Eh, dagaske nake" "Okay gani Nan zuwa" Bata d'au lokaci Mai tsawo ba ta fito, tun daga nesa yake kallon ta mamaki ne ya Kama shi hakan yasa ya bud'e motar ya fito had'e da cire eye glass d'in sa,da Sallama ta karaso inda yake Ra'ees kasa amsa sallamar yayi cikin inda inda yace "Fareedah!!! Dama kece?" Yana nuna ta da eye glass d'in dake hannun sa. Murmushi tayi Tace "Eh nice kayi mamaki ko?" Baice Mata komai ba, Murmushi tayi Tace "Kar kaji mamakin hakan so ne sanadin hakan" Baki a bud'e yace "A tunani na ke kawar Rumana ce ko? Ko dai Baki San Soyayyar dake tsakani na da ita bane?" "Na sani Mana Amma ai hakan Bai sa na daina sonka ba, kuma ai Kai na miji ne kana da ikon auren Mata hud'u" Tsaki ya ja yace "Amma ban tab'a sanin ke shasha bace maras hankali so kike naci amanar Ruman? Wallahi Kinyi kad'an idan mafarki kike tun wuri ki farka" Murmushin takaici tayi tace "Aure ne cin Amana? Ra'ees Raya Sunnah ne fa, shine harda zagi Ra'ees? Idan baka Sona ko ban maka bane sai ka Sanar dani ba ka nemi kaci mutunci na ba, na bar ka lafiya" ta juya zata tafi yace "Fareedah dakata" tsayawa tayi ba tare da ta kalle shi ba, yace "Am sorry please ba halina bane wulakanta Mutum musamman ma ace mace, na shiga rud'ani Sosai ganin kece Wacce kike bibiyata,abinda Baki sani ba shine Abokina Mubarak Yana mutuwar sonki, baida wani zance sai naki, dalilin da yasa ya kasa tinkarar ki gani yake babu yanda za'a ce kyakkyawa kamar ke baki da Masoyiya, Fareedah kiyi hakuri ki karb'i Soyayyar aboki na sabida Yana kaunar ki Sosai Ni kuma ki d'auke Ni a matsayin yayan ki, ki core Soyayya ta a zuciyar ki sabida Kinga Ni Ruman na keso har an Mana baiko so Dan Allah kiyi hakuri." Shiru tayi na dan wasu lokuta sannan Tace "Toh Amma wane ne mubarak?" Murmushi yayi sannan yace "Yana cikin abokan mu Amma nasan ba lallai ne ki gane shi ba, Kuma Wallahi da aure yake son ki Fareedah" "Toh shikenan zanyi Shawara akai" "A'a Kar muyi haka dake wani Shawara sai kace yarinya na fad'a Miki ki d'auke Ni a matsayin yayan ki, ki bani izini har Nan Zan kawo Miki shi idan bai Miki ba sai na kyale ki" Murmushi tayi tace "toh shikenan sai na ganku" Dariya yayi yace "Yauwa ko kefe Yar Kanwata,sannan maganar Nan ina so ki bari a tsakanin mu daga Ni sai ke, ko kin fad'awa Liyah kina Sona ne?" Tsotsa keya tayi Tace "A'a ban fad'a Mata" Yar karamar dariya yayi yace "Anya?" Dariya ita ma tayi tace "dagaske nake" Yace "good so let's keep it a secret Kar su Raina min kanwa ko?" Kai kawai ta kad'a Masa. Yace Mata ban kwana ya Shiga motar sa ya tafi. Washe gari ya kawo Mata Mubarak sai Taji ya kwanta Mata a rai, ya tabbatar Mata da shi baya so a b'ata lokaci don haka ta Sanar a gida shi zai fito idan yaso bayan ya kammala karatun sa sai a yi auren ai kuwa ta amince ta Sanarwa Mahaifin ta bai fi sati ba aka nema Masa auren Fareedah Kuma akayi Sa'a an bashi, Ruman da Liyah Jin labarin Nan sunyi matukar farin ciki da musu fatan Alhairi. *Wannan Kenan* "Daniyah Wai meyasa nake ji a jikina kamar kina sane kike bari Ku had'u da Sageer?" Aniyah na gaban mirror tana goge Kan ta da towel da alama daga wanka ta fito, cikin rashin tace "Waye Kuma Sageer?" "Ke Ni zaki Raina wa wayo kice Baki San Sageer ba?" "Wallahi ban San shi ba Waye shi? Kuma a ina yake?" Yarfa hannu Liyah ta Shiga yi Tace "Daniyah me kike son Zama ne? Yaushe Kika Zama makaryaciya d'azu ke da Kan ki Kika ce min Kuna tare a Havilla Amma yanzu kice Baki San shi ba" Dariya Aniyah tayi tace "Oh oh oh dama sunan sa Sageer ne? Ni wallahi da Irfan na San shi" gyara tsayuwar ta tayi Tace "Ki kwantar da hankalin ki Yar Uwata bazan Miki snatching ba, ko kad'an bana son sa Kuma bazan ta'ba son sa ba Kuma lokaci yayi da ya kamata ki nuna Masa cewar mu Twins ne Kinga daga Nan magana ya Kare" "Kina nufin na had'a ki dashi never, salon yace Yana son ki?" "Haba Liyah meyasa Baki da yarda ne me zaisa naso saurayin ki by the way kece kike da lokacin Samari Ni wallahi basu gabana" Murmushin gefen baki tayi ta matso kusa da Aniyah Tace "Kin dad'e kina min shisshigi a Rayuwa ta Daniya kowa Daniya Daniyah Daniyah Kama daga Kan Granny har izuwa Kan Huzaifa kowa ke yake so ni ba a damu Dani ba tun muna yara" "Subhannallah ya zakice haka sune fa suka haife mu Taya za'a yi su so d'aya su bar d'aya Dan Allah ki daina irin wannan tunanin" "Zan daina idan Kika fita daga harkar Sageer in ba haka ba Kar ki sake d'aukana a matsayin Yar uwarki" Aniyah kallonta take cike da mamaki Tace "Yanzu Liyah Zaki iya yanke alakar dake tsakani na dake sabida wani d'a namiji Kar ki manta ni yar uwar kice fa your own flesh and blood Wanda idan kina kuka ko ina so ko bana so Dole nayi haka ma idan kina dariya haba Liyah" ta na maganar ne cikin sanyin murya da langwabar da Kai. "Whatever Ni dai na fad'a Miki stay away from my man or else you'll see the other side of me" tana kai Nan ta fice daga d'akin Aniyah babu irin tunanin da batayi ba, a fili Tace "Dole ne ma yasan mu biyu ne, in ba haka ba ya Rika mistaken d'in mu Kenan ya Allah ka sake had'a Ni da Irfan don na warware wannan matsalar" ta cigaba da shafa man ta. Ha aka koma hutu basu had'u da Irfan ba,ita Kan har ta manta ma, Liyah da Sageer Shan Soyayyar su suke babu abinda yasha musu Kai, sai dai wasu lukutan Yana ji a jikin sa ba itace Yariinyar da ya fad'a a Soyayya da ita bace. Mubarak da Fareedah Soyayya sai dai ace Masha Allah haka ma Ra'ees da Ruman. Aunty Khadee suna aji uku Soyayyar Mr M.I kullum karuwa take a zuciyar ta ta rasa yanda zatayi sai addu'a kawai take Allah ya kawo Mata mafita da fatan Allah ya d'aura Masa Soyayyar ko da d'an kad'an ne. M.I na gani zaune da Mr Sadeeq duk su biyun malamai ne "Abokina Wallahi na kamu da soyyayar Yarinyar Nan na Rasa yanda zanyi ganin ta kad'ai shi yake samin Nishad'i Amma na kasa tinkarar ta" M.I ne ke wannan maganar. Gyara Zama Mr Sadeeq yayi yace "Wai wace yarinya ce wannan da ta d'auke maka hankali kusan kullun sai kamin zancen ta?" Iska ya hura yace "Khadeeja sunan ta a department d'ina take" "Wow a wani aji take?" "300level take" "Good! To fad'a min me kake jira har yanzu ka sani fa tana gamawa za a Mata miji, ko Kuma an Riga da an Mata" "Kaai dan Allah Kar kace Haka an Mata miji Kuma ya zanyi da Raina?" "Oho ka mutu ma Mana ina Ruwana Ni" "Haba Abokina na mutu Kuma?" "Eh Mana ka duba kaga duk abokanan mu munyi aure duk babu Wanda yake da d'a kasa da uku Amma kana Nan auren ma ka kasa yi,Amma ko ba komai naji dad'i yanzu nasan Kai na miji ne tunda kace kana son wata ai na d'auka baka da lafiya ne" ya Kara maganar cikin zolaya. "Kaga malama lafiya ta Lau Wallahi kawai dai ban samu Wacce tamin bane Amma yanzu na samu, so Dan Allah ya kake ganin za'a yi?" "Gidan su zamu nema" "Allah ko abokina? Amma Taya ya ya zamu nema?"? "Kai dad'i na da Kai kwakwalwar ka bata jaa, bata da qawa ne? Ko Kuma idan an tashi mu bi bayanta" "Ehh akwai wata a department d'in sunan ta Maryam duk ina bibiyar su" "Yauwa nuna min ita kawai zakayi an wuce gun" "To anyi Angama" Ai kuwa ana tashi ya nuna Masa Maryam baiyi kasa a gwiwa ba ya Sanar da ita tayi murna Sosai Jin Allah ya karb'i addu'ar kawarta Amma Taki Sanar da ita kwatancen gidan ta Masa,ai kuwa washe gari da Isha, akayi Sallama da Daddy sunyi sa'a Yana gari suka Sanar dashi dalilin zuwan nasu Yayi matukar murna Sosai sannan ya basu izinin Neman ta idan ta amince zai aura Mata shi. ( Su Aunty Khadee buri zai cika)🤣 *OXFORD UNIVERSITY* "Maryam Kinga ikon Allah Wasa wasa har mun kusa gamawa" Murmushi tayi Tace "Eh Wallahi Rahina abun ba wuya dai a gun Allah" Sabir yace "hakane Allah yasa mu gama a Sa'a" Suka amsa da ameen ya d'aura da fad'in, "Daga Nan sai aure ko?" Murmushi tayi tace "Aure Kuma Yaya Sabir?" "Eh man aure" "Toh Allah ya kawo na gari" Ya amsa da ameen. Rahina tace "Sabir Kai Kuma fa? Kaima auren zakayi ne?" Murmushi yayi yace "To me zanyi Rahina in ba auren ba" "Hakan na nufin kana da Wacce zaka aura Kennan?" "Eh sosai ma" Wayar sa ya d'auko ya nuna musu hoton Liyah da Khadeeja ta turo Masa. Maryam kallon hoton kawaii take, ta Rasa abin fad'a sabida ita a ganin ta ta had'u Amma ganin Liyah yasa ta Raina kanta, Murmushi tayi tace "Haba no wonder Ashe shiyasa na kasa d'aukan hankalin ka" Dariya yayi yace "Meyasa kikace haka?" "Gani nayi kyakkyawa ce, ga kyau ga diri,Kuma sai Naga kamar su biyu anan" "Eh Twins ne Daniyah da Daliyah" Sai Rahina Tace "Amma kin San wannar tafi kyau?" Tana nuna Daniyah, Maryam ta kure musu Ido Tace "Eh Kinyi gaskiya kamannin su d'aya Amma wannar tafi kyau" sai ta Maida kallon ta ga Sabir Tace "Itace budurwar taka ko?" "A'a ba ita bace wannan kanwartace Daniyah" "Ashe na dad'e ina son maso wani Allah ya barku tare" Ya amsa da "ameen thanks" Amma a zuciyar sa yace "Anya Nima ba son maso wani nake ba? Anya kuwa Liyah Zata karb'i Soyayya ta kuwa? Ya Allah ka dafa min" Nan suka cigaba da hirar su. "Khadeeja ki shirya yau zakiyi bako" Abba ne ke wannar maganar Yana kallon Khadeeja dake zaune a kasa suna kallo, Dukkanin Yan gidan sune zaune su Liyah da sauran su, a nitse Tace "Daddy bako?" Yace "eh, yazo Neman izinin Neman ki ne a wurina Kuma na bashi sabida haka ki shirya idan Kun dai daita ba b'ata lokaci sai a d'aura" Kai a kasa tace "to Daddy" sai ya haura sama, kirjinta ne yake duka uku uku, yau ita zatayi bako? Ita dai M.I take so koma wane ne wannan Wallahi sai dai ya hakura." Liyah Tace "Aunty Khadee ya dai Naga kamar mood dinki ya canza?" Aniyah Tace "Nima na lura da hakan, ko dai akwai Wanda kike so ne?" Murmushi kawaii tayi Tace "A'a kawaii dai nayi mamakine abinka da baka Saba ba" Duk suka yi dariya, Huzaifa yace "Aunty Khadee mu dai ki bari ayi dashi da alama mutumin kirkine shi don na ga zuwan su" Liyah gyara Zama tayi Tace "Dan Allah dai dagaske ka ganshi?" "Eh Mana ki tambayi Yusuf kiji ai a lokacin muna tare suka Zo" Liyah Tace "dagaske yake Yusuf?" "Eh dagaske ne" Tace "Wow shafa min inji karanto Mana suffar sa" Yusuf dake ba Mai yawan magana bane ba yace "Ni bazan iya aikin Nan ba Wallahi sai dai in Huzaifa" Liyah Tace "Huzaifa muna sauraron ka" Gyaran murya yayi yace "Ai ta kwana gidan sauki, Dogo ne, wankan tarwad'a Yana da dogon hancin da idanu madai daita sannan Yana da saje" Maida kallon sa yayi ga khadija yace "Aunty Khadee Wallahi ki yarda ko da yake nasan idan kin gansa Zaki kyasa" Mummy da Granny sai dai su kalli wannan su kalli wanchan, Mummy Tace "Dan Allah ku kyale ta haka" Granny tace "kina Wasa da yaran gidan Nan,Kinga laifin su? Duk sharrin Mai kwalakwalan idon Nan ne Liyah" Duk suka tunzure da dariya Amma Banda Liyah, Nan aka cigaba da Hira ana dariya, Khadija Kuma duk hankalin ta na gun Wanda zaizo,Daddy yayi d'awainiya da ita tun tuna Yarinya yanzu ya dace ta Masa biyayya dole ma ta koyawa kanta Soyayyar say ba don taso ba. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Please comment and share Milhaat ce Yar Terawa🥰 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* NOT EDITED🥱 Afwan zaku had'u da errors dayawa. ```PAGE``` 2️⃣1️⃣0️⃣↪️2️⃣2️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` Duk suka tunzure da dariya Amma Banda Liyah, Nan aka cigaba da Hira ana dariya, Khadija Kuma duk hankalin ta na gun Wanda zaizo,Daddy yayi d'awainiya da ita tun tuna Yarinya yanzu ya dace ta Masa biyayya dole ma ta koyawa kanta Soyayyar say ba don taso ba. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ...........bayan sallan Isha huzaifa har d'akin Khadija ya shigo da Sallama ya Shiga sannan yace "Aunty Khadee ana Sallama dake" Wani rasss taji sannan Tace "Bakon da Daddy ya ce zai Zo ne ko?" Tab'e Baki yayi yace "I don't know zai iya yiwuwa shi d'in ne" Tace "Yana ina ne?" "Yana Parlor Baki" "Okay Bari na je" Mayafin ta kawai ta d'auka dama a shirye take tasa Atamfa Holland an Masa d'inkin Riga da skirt yayi dai dai da jikin ta ya Mata kyau dake Khadee irin matan nan ne masu jiki ta kasa Wanda ake Kira da coca cola shape. Da Sallama ta Shiga parlor ya amsa tarar da mummy tasa an Kai Masa ruwa, fruits da drinks ganin ta yasa ya ajiye cup d'in dake a hannun sa had'e da amsa sallamar ta, a ranta Tace "Ikon Allah yanzu Soyayyar da nake yiwa M.I har ya Kai haka? Ina Jin Muryar wani kamar ya Allah ka taimake ni." Tunda ta Shiga kanta a kasa ta nemi guri ta zauna tana Wasa da hannunta Tace "Sannu da zuwa ina wuni" Murmushi yayi yace "Lafiya Lau ya mutanen gida" da sauri ta d'ago kanta Jin Muryar da ta sake ji a Karo na biyu, ga mamakin ta sai taga M.I ne zaune Yana kallon ta Yana Murmushi, Baki a bud'e Tace "K...kkk.....kaaaa...kaaaine?" Murmushi yayi yace "Eh nine Kinyi mamakin gani na ko?" Kallon sa kawai take ta kasa magana, a ranta Tace "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un har gizo yake min na Shiga uku" Yace "Khadija ya naji Kinyi shiru" sai Tace "Dan Allah dagaske ne ko mafarki nake gani nake kamar mafarki nake" Yar karamar dariya yayi yace "Ba mafarki kike ba Khadija Ni ne dagaske Mr M.I lecturer d'in ku" "Dagaske ba mafarki nake ba?" Dariya yayi Sosai yace "Wai meyasa kike mamakin zuwana gidan ku? Khadija na dad'e in dakon Soyayyar a zuciya ta tun ranar da na Fara ganin ki naji na kamu da sonki, tunfa Kuna aji d'aya gashi yanzu Kuna aji uku zaku Shiga hud'u soon kusan four years" A fili Tace "Alhamdulillah Allah na gode maka ka karb'i addu'a ta a lokacin da banyi tsammani ba" Kallonta yake cikin rashin fahimta yace "Kamar ya burin ki ya cika" Shiru tayi don ita ta d'auka a zuciya take maganar Ashe ya fito, Murmushi yayi yace "Kar dai Kema kin dad'e da Sona a zuciyar ki?" Murmushi kawaii takeyi Kanta a kasa, murmushin Shima yayi yace "Shirun ki ya bani amsar tambaya ta,Amma gaskiya naji dad'i Sosai hakan na nufin na samu karbuwa ko?" Kai kawai ta d'aga Masa alamun Eh, dariya yayi, Nan ya Fara jaan ta da Hira sai dai Tace Masa eh ko A'a ganin a takure take Yasa yace "Bari na koma gida idan kin Shiga ki gaida gida" Tace "To gida zaiji" sai yace "Amma kamin Nan ga wayata ki sa min number ki idan na koma gida sai muyi waya ko?" Murmushi tayi tace "Toh" ta karb'i wayar ta sa masa. Tun daga wannan ranar suke Shan Soyayyar su ba gani babu ji abin gwanin sha'awa sai Wanda ya gani. A yaune Khadija, Sageer da Sauran abokanan su suka gama makaranta sai bautar ka sa, Amma Daddy yace Bai yarda taje camp ba gara ayi musu auren Kan ta tafi bautar kasan, haka kuwa akayi aka d'aura auren Khadija da M.I biki yayi biki Yan Uwa da abokan arziki sun halarci bikin an Kuma gama biki lafiya. (Ni ko nace Allah ya bada zaman lafiya sai mun Zo suna💃🏻💃🏻💃🏻). Ra'ees na Gama bautar kasar sa aka Fara shirye shirye bikin, mahaifiyar sa ta nace Akan sai sun je an musu test a fad'in bakin ta duk yarinyar da tayi jami'a Yar iska ce gara ayi test gudun Kar tasa wa d'an ta kwanjamo. Ba don yaso ba ya nemi izini gun Mahaifin Rumana sukaje aka d'ebi jinin su, Akan washe gari su Zo su karb'a. *Washe gari* Bayan sun koma asibiti, kikita ya nemi su zauna a office d'in sa Bai d'au lokaci ba ya dawo hannun say rike da paper, gyaran murya yayi yace "Results ya fita Kuma duk Negative ne, ma'ana Baku da cutar, Amma akwai matsala" Gyara Zama Ra'ees yayi yace "Dr wata iriyar matsala Kuma?" Rumana kirjinta duka yake uku uku, ganin likita yayi shiru Tace "Dr kayi shiru wata matsala muke dashi?" Iska ya hura a hankali sannan ya ce "am afraid auren ku bazaiyu ba" Murya na rawa Ra'ees yace "Kamarya? Meyasa kace haka mene ne matsalar?" "Kai da ita duk genotype d'inku AS ne so kaga auren mu bazaiyu ba idan Kuma kukayi auren zaku haifi Yara masu sickle cell, ma'a zaku haifi yaran da suke da sickler" A firgice Rumana ta tashi ta Tsaya ta dafe kirjin ta Tace "Na Shiga uku" Hawaye masu zafi ne suka zubo Mata, Ra'ees Shima mikewa yayi yace "Rumuna please clam down Kar ki tashi hankalin ki kinji?" Kad'a Kai tayi Tace "Taya za'a yi na kwantar da hankali na kana ji fa yace aure da Kai bazaii...." Kasa Karasa maganar tayi Numfashin ta na kokarin yankewa sai ji nayi daram ta yanke jiki ta fad'i a sume cikin sauri likita da Ra'ees sukayi kanta Ra'ees na Kiran sunan ta Yana d'an bubbaga, da sauri likita ya fita Bai dad'e ba suka shigo tare da nurses guda biyu a Kan Keke suka d'aura ta sai emergency room. Su Liyah Kuma suna shekarar karshe kullum Sageer d'aure Masa Kai take yi sai dayawa sai ya Rika fad'in "Anya kuwa itace Wacce na fad'a Soyayya da ita?" Ya shirya tsaf da a yaune zai Fara zuwa gidan su Liyah, already Liyah ta Sanar a gida Daddy ya nemi ya gansa,bayan sun gaisa da Daddy Sageer ya tabbatar Masa da gaske yake Kuma zai turo magabatan sa nan ba dad'e wa ba,Daddy yaji d'adin hakan ya musu fatan Alhairi, bayan fitan Daddy ba da dad'ewa ba Liyah ta shigo da Sallama bayan sun gaisa Tace Masa "Ya kamata mu Shiga kaje ka gaida su Mummy ko?" Zaro Ido yayi yace "Kaaai su Mummy kikace fa?" "Eh su mummy akwai matsala ne?" "A'a kawaii dai ban shirya bane ba" Murmushi tayi Tace "Ka had'u da Daddy mummy ne zaka tsorata?" "A'a fa ba tsoro bane ba kawaii dai...?" "Kawaii me?" Yar karamar dariya yayi yace "Muje d'in to" Tace "yauwa ko kaifa" Murmushi kawai yayi, bayan sun Shiga parlor suka tarar da su Mummy da Granny na zaune suna Hira cikin girmamawa ya gaishe su suka amsa cikin sakin fuska, Granny Tace "Kice yau kin kawo min angona, to inaa goron?" Dariya yayi yace "Afwan an d'an Samj matsala ne Amma insha Allah next time za'a kawo Miki" Tace "Toh Allah ya tabbatar da Alhairi" Ya amsa da "Ameen" Mummy ta tashi ta shiga d'akin ta, Granny ma haka. Ruwa ta d'ebo ta mika masa sai suka cigaba da hirar su. A hankali take saukowa da ga step idon ta na Kan wayarta Murmushi takeyi da alama abinda takeyi na matukar nishad'antar da ita, Sageer ya Kai ruwa bakin sa Kenan ya ga saukowar ta, Ruwan da Ke bakin sa ya kasa had'e wa, sai ji nake siiiiir Yana zub da Ruwan a jikinsa ba tare da ya sani ba, tashi yayi ya tsaya Yana kallon ta, Liyah dake kujerar da ta zauna akai ta bawa Aniyah bayane sai tayi saurin juyo bayan ta gane abin da yake kallon a tsawace tace "Sageer!!!" Har sai da ya tsorata yace "Naa...naaaaa...naaaaam" Yana kokarin Zama, Aniyah Jin tsawa da sunan wanda Liyah ke Kira tayi saurin juyo taga Irfan cikin sauri ta sauko Tace "Laaaah Irfan, Liyah Baki fad'a min Irfan d'inki zai Zo ba" Sageer yace "Ashe dama ki biyu ne?" Ya kalli Liyah ya kalli Aniyah, Murmushi tayii Tace "Eh mu biyu ne sunan ta Daniyah Amma and kiranta da Aniyah" "Ikon Allah Amma baki tab'a fad'a min ba" Murmushi tayi Tace "Ehh hiran ne fa bai Zo ba" "Amma kamannin taku tayi yawa muryar ku ma d'aya fa" Aniyah Tace "Ina wuni Irfan?" Sake kallon ta yayi a zuciyar sa yace "Irfan? Anya wannan ba itace Wacce nake so ba? Mun Kai almost 2 years bata tab'a cemin Irfan baz idan ban manta ba tun a Havilla" Muryar Liyah ce ta dawo da shi daga tunanin da ya lula Tace "Tana gaishe ka Kuma ka tsaya kana kallon ta" "Am sorry ya kike ya gida ya boko?" Tace "Alhamdulillah ya naka? Naji kunyi graduating har ka na kokarin Zama lawyer Mai zaman kansa, Allah ya tabbatar da Alhairi" Ya amsa da "Ameen thank you" Sai ta bar gun, Hira suke Amma Sam ya kasa samun kwanciyar hankali,a hakan har ya tafi gida, a haka ya kwana cikin tunanin abinda ya gani Amma sai ya sawa ransa duk yanda akayi da Aniyah ya fad'a a Soyayya ba Liyah ba sai ya d'auki a niyar gano gaskiya. "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, Ta rasu? Have Dr ya zaka ce min haka dogon Suma tayi Dan Allah kaje ka sake duba ta" "Am sorry Mr Ra'ees Amma Rumana ta rasu sai dai muyi fatan Allah ya jikan ta" "Kaaai bakada hankali ne" a tsawace yake maganar "ya Za'a yi yanzun Nan ki Shiga da ita ciki kace min ta mutu bayan ita da kanta ta shigo asibitin Nan, bai Kai mintuna biyar ba" sai ya kwantar da murya yace "Please Dr kace min Wasa kake Rumana Bata mutu ba" ya Karasa maganar cikin kuka, rarrashin sa ya Shiga yi yace "kullu Nafsin za'ikatul Maut every Soul shall test death, Jin cewar jinin ku AS ne shiyasa ta had'iyi zuciyar ta ta mutu tun a wannan lokacin ta mutu, kayi hakuri kaji addu'a zaka Mata" Yana kai Nan ya tafi. Ra'ees Zama yayi ya rasa abin yi sai aikin kuka yake kamar karamin yaro, waya ya zaro ya Kira mahifin ta cikin kuka ya Sanar dashi komai, sallati Mahaifin ta yayi ya Shiga rarrashin sa da nuna Masa cewar lokacin ta ne yayi ya katse wayar, ya kira umman sa duk jikin ta yayi sanyi don ji take kamar itace silar mutuwar Rumana mahaifiyar Rumana taci kuka Sosai, Mahaifin ta yazo asibitin aka d'auki gawar aka Maida ita gida aka Mata sutura aka kaita gidan ta na gaskiya. Tsaye yake a jikin motar sa wayar sa ya Kara a kunnen sa yace "Gani a kofar gida" "Hana dai dagaske?" "Eh zuwan ba zata na Miki hope kina gida?" "Eh ina gida" Tace "okay gani Nan fitowa" Giftawar Aniyah ya gani yace "Aniyah!!!" A nitse ta Juyo ganin Wanda yake Mata magana Tace "Na'am Ashe Kaine?" Murmushin Shima yayi yace "Eh nine sai ki wuce love gaisuwa babu?" "Am sorry ban lura bane ba" "Okay ba matsala ya su Mummy?" "Lafiya lau, Bari naje na Kira maka ita" har zata tafi yace "A'a karki damu ai na kirata" "Okay to shikenan" zata tafi a Karo na biyu yace "Aniyah d'an tsaya Mana please dan Allah wata Yar tambaya nake so na Miki" 'dan dawo wa tayi da baya had'e da fad'in Allah yasa na sani" "Dan Allah ki fad'a min gaskiya kece Wacce muka rera waka tare ko?" D'an shiru tayi Tace "A'a bani bace" Murmushin gefen baki yayi yace "Sam karya bata Dace da fuskar ki ba, Dan Allah ki fad'a min gaskiya" "Nace maka bani bace ko" ta yi saurin juyawa don ta Shiga gida, da sauri ya riko hannun ta yace "Please Aniyah ki fad'a min gaskiya Nasan kece, Amma Meyasa kike b'oye min?" "Jaaar Uba me Zan gani haka?" Liyah ke maganar Nan tana tsaye a bakin gate tasa hannayen ta biyu a kwankwason ta. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ PLEASE COMMENT AND SHARE MILHAAT CE YAR TERAWA 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* NOT EDITED🤭 PAGE 2️⃣2️⃣0️⃣↪️2️⃣3️⃣0️⃣ PREVIOUSLY "Nace maka bani bace ko" ta yi saurin juyawa don ta Shiga gida, da sauri ya riko hannun ta yace "Please Aniyah ki fad'a min gaskiya Nasan kece, Amma Meyasa kike b'oye min?" "Jaaar Uba me Zan gani haka?" Liyah ke maganar Nan tana tsaye a bakin gate tasa hannayen ta biyu a kwankwason ta. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ............cikin sauri Aniyah ta Fizge hannun ta, Tace "Liyah it's not what you're thinking" Liyah ta Karo so inda suke sai ji nayi tasss tass maruka biyu ta shafa Mata, Aniyah rike kuncin ta tayi Tace "Kika mare Ni?" "An mare ki" Liyah ta hau Aniyah da kokuwa har ta kaita kasa tana dukan ta, tana dukan nata Kuma ita kanta tana Jin zafin dukan da take Kai Mata. Sageer yayi kokarin rabasu Amma ya kasa, Liyah ta kwance wa Aniyah d'an kwalin ta kanta a tsefe jaaan gashin take tsakanin ta da Allah harda ciza leb'e. A daily dai Nan Daddy ya fito mummy na biye dashi sun nufi parking area, sai ji sukayi ana fad'in "Liyah ki kyale ta Zaki ji Mata ciwo" Daddy yace "Wai me ke faruwane? Kamar hayaniya nake ji ko?" "Eh Nima naji" Yace "Zo Muje mu duba" Aikuwa suna fita suka ga abin mamaki, Liyah na dukan Aniyah saki kace ta samu jaka, da sauri abba ya nufo gun yayin da mummy ta tsorata ganin jini a hannun Liyah sai Kai Mata naushi take jakan da Ke hannun ta ta Yar da gudu ta Karasa gun har ta Riga Daddy Isa, da karfin ta ta fimciko Liyah yayin da Daddy ya ke kokarin d'aga Aniyah. Cikin rashin fahimta ta gigicewa Daddy yace "Yau me zan gani haka? Liyah kece kike dukan kanwar ki a bakin titi? A gaban bako?" Sai ya Maida kallon sa ga Sageer yace "Kana ganin su,suna kokarin kashe kansu baka Shiga tsakanin su ba?" "Wallahi Abba nayi kokarin rabasu su na kasa" Daddy yace "Kai ina magana baza ku amsa min ba? Me ya had'u ku fad'a?" Liyah na huci Tace "Daddy Wallahi sai na kashe ta, idan bata fita daga harkar saurayi na ba,Taya za'a yi Wanda nake so zata so?" Mummy kad'a Kai tayi Tace "Sai Yanzu na fahimci komai, Alhaji mu Shiga da ga Ciki maganar Bata Nan bace" Yace "Okay mu shiga" Har sun Shiga suka bar Sageer a tsaye a gun, Daddy ya leko yace "Kai ma ka shigo" A Parlor suka zauna, Mummy da Daddy a Kan kujera yayin da Aniyah na zaune a kasa gefen Daddy Daliyah Kuma a gefen mummy, Sageer Kuma na zaune a kasa ta gefe ya wani rakub'e jikinsa a mace. Daddy ne yayi gyaran murya yace "Sageer Ina maka kallon mutumin kirki, na d'auka ka shigo Rayuwar mu ne da Alhairi Ashe zuwa kayi ka rusa min zurii ta, Taya za'a yi kaso Ya Kaso kanwa?" Rai a b'ace yake maganar Nan mummy Tace "Alhaji kayi hakuri Kar ka tashi hankalin ka Naga Ranka ya b'aci sosai mubi abun a sannu" "Taya za'a yi na kwnatar da hankali na ki duba kiga jikin yaran Nan" Yana nuna Liyah da Aniyah, ya d'aura da fad'in "Jikin su duk jini suka kokarin kashe Kan su" Mummy Tace "Ai wannan ba sabon Abu bane ba, ai ciwon da Liyah ta jiwa Aniyah ne ya dawo jikin ta ko ka manta yanda suke ne?" "Ban manta ba, Banda ke Jaka wawuya baki San idan Kika cutar da ita kin cutar da Kanki bane?" Liyah sai turo Baki take Tace "Daddy Meyasa kake min fad'a bayan laifin ta ne? Nifa Daddy na Riga na lura tun ba yau ba Kunfi son Aniyah akai na, bata tab'a muku laifi ba Sabi da itace sanyin idanun ku a gidan Nan, hatta Huzaifa da Yusuf sunfi sonta akaina" Tsawa Mummy ta Mata Tace "Ke Liyah Ashe baki da hankali? Mahaifin kine kike yi wa magana haka?" Tashi tayi Tace "Dama nasan haka zakuce kullum Ni a Mara hankali kuke d'aukana" Ta na kaina ta haura sama da gudu tana kuka. Mummy na Kiran sunan ta Amma Bata tsaya ba bare ta saurare ta ba Daddy yace "Kyale ta, kyale ta ina dab da cire ta a jerin 'ya 'ya na" Aniyah tayi saurin fad'in "A'a Daddy kayi hakuri Kar kace haka sannan Kar kayi fushi da ita kasan fushin ka akan ta babban matsala ce" ta Maida kallon ga Mummy Tace "Dan Allah kuyi hakuri mummy, duk rashin fahimta ce, Liyah na da kishi sosai shi Kuma Irfan da ya ganni ya d'auka itace, Ina fad'a Masa bani bace sai yaki yarda muna cikin magana ne shine ta fito ta ganmu tare, Amma Irfan baida laifi" Huci Daddy yayi yace "Ikon Allah, na fahimta, Sageer kayi hakuri da kalaman da nayi a kanka" Cikin sanyin murya yace "Kayi hakuri Daddy, Wallahi ba da son Raina hakan ya faru ba" "Kar ka damu,insha Allah Zan San yanda za'ayi" "Toh shikenan Daddy Ni Zan wuce" Sai ya fita, Yana fita mummy Tace "Yau naga tashin hankali, wannan wani irin abu ne wannan? Alhamdulillah abin yazo da sauki Mama na bacci yau da kaaam.......hmm, Allah dai ya rufa asiri" Daddy ya amsa da "Ameen" mummy ta Maida kallon ga Aniyah Tace "tashi kije kiyi wanka ki gyara jikin ki" Ba musu ta tashi ta turo kofan Amma a rufe, ta Shiga kwankwasa kofar shiru, Liyah na zaune a d'akin a kasa sai huci take, zuciyar ta na tsaka Mata abubuwa masu kyau da maras kyau. Mummy ta jiyo Karan buga kofar da sauri ta tashi ta haura sama, Tace "Aniyah mene ne haka?" Langwabe Kai tayi Tace "Mummy tun d'azu nake kwankwasa kofar Amma bata bud'e ba, Ina tsoro kar ta cutar da kanta" "Mtsww keta ne kawaii irin na Liyah" sai ita ma ta Shiga kwankwasa kofar, Amma shiru,Rai a b'ace tace "Liyah open this door Kar ki Bari na bud'e da kaina" shiru a Karo na biyu ta Kuma fad'in "Liyah baza ki bud'e kofar Nan ba?" Duk abubuwan sa suke yi tana Jin su, chaan wata zuciya ta Raya Mata ""Tunda kike da mummy Bata tab'a Miki tsawa ba, Amma yau kin b'ata mata raai? Hakan bai dace ba Sam" A zabure ta tashi ta bud'e kofan sai ta koma da sauri ta Kwanta akana gado tana kuka, Rai a b'ace mummy ta Shiga d'akin Amma ganin ta haka sai Taji duk ba dad'i, Nan fa ta Shiga rarrashin ta, tana fad'a Mata dalilin da yasa Sageer ya rike hannun Aniyah, tashi tayi ta zauna, Tace "Mummy kina wurin ne? Bakya Nan Baki San me na gani ba da idona fa na ga ya rike hannun ta Kuma tun ba yau ba suke had'uwa....." Na ta Fara jero Mata tun daga ranar da Liyah da Sageer suka Fara had'u wa daga farko har izuwa Yanzu da ya rike hannun ta. Mummy murmushi irin nasu na manya tayi Tace "Magana ai a fili take Liyah ke da Kanki kince it was a mistaky Kinga Kenan ba laifin su bane laifin ki ne da tun farko Baki Sanar masa ku biyu bane so Kar ki d'aurawa kowa laifi, laifi Kam naki ne ki daina tada hankalin ki" Murmushin gefen baki Liyah tayi ta ce "Na sani dama at Long last zaku ce nice da laifi Ni ban tab'a yin Abu dai dai ba, sai favorite daughter d'in ku" tana wurgawa Aniyah dake tsaye a jikin kofa wani irin mugun harara da Ke cike da na tsana. Mummy Tace "Na Hana ki fad'an haka Liyah duk d'aya kuke a gun mu babu Wanda bamu so, idan bana son ki ai bazan bari kizo duniya ba tun a ciki zan kashe ki, Amma kin kasa fahimta" riko hannayen ta tayi dukka biyu Tace "Ni mahaifiyar ki ce Liyah na San halayyan ku duka Kama da ga Kanki kece babba har izuwa kanin ku Huzaifa, Liyah matsalar ki d'ayane zuwa biyu, Kina da son Kan ki dayawa sannan baki da hakuri wannan abunne yake damin ki, kiyi koyi da Yar uwar ki Mana" Liyah Sam Bata ji dad'in Maganar Nan ba ji tayi ta Kara tsanar Aniyah, Dole ma ta San yanda zatayi da ita, Mummy ta katse mata tunani Tace "Nasan ranki zai b'aci sabida na fad'a Miki gaskiya, shi gaskiya d'aci gare ta daga kinta sai b'ata" Jiki a sanyaye Aniyah ta Zo ta zauna kusa da Liyah Tace "Sis am very sorry please ni Wallahi ba son shi nake ba kamar yanda Kika fad'a ba it's just a big misunderstanding, ki fahimce Ni please" "Zan fahimce ki ne Idan Kika yanke jikin ki daga nashi" "Shikenan I promise bazan sake had'uwa dashi ba, Amma Ina so ki sani ba mu tab'a sa schedule Akan zamu had'u ba duk mistake ne at a wrong time" Liyah Tace "Amma kin San...." Mummy tayi saurin fad'in "Ya Isa haka Liyah ki daina maimaita magana d'aya ta Baki hakuri please komai ya wuce Dan Allah, Dan Allah na roke ku ki had'a Kan ku Kar ku bari wani ya Shiga tsakanin ku" sai ta mike had'e da fad'in "Ki tashi ki gyara jikin ku Kunga an Fara Kiran sallaar Maghriba" tana Kai Nan ta fita, Aniyah ta tashi ta Shiga ban d'aki tayi wanka sannan ta d'aura alwala, Liyah ma hakan tayi. Sageer na Isa gida ya Shiga side d'inshi dake babban parlor ba kowa sai ya Shiga da sauri don Baya so a ganshi a haka, Yana Shiga ya Kwan ta ruf da Ciki ya dad'e a Haka sannan ya tashi ya zauna yace "Wallahi bazai yu ba duk yanda za'a yi na samu Soyayyar Aniyah zanyi sabida itace ta dace dani ba Liyah ba, halin Liyah ya banbanta da na Aniyah, Kuma Ina da tabbacin Aniyah nake so ba Liyah ba" Yana cikin wannan tunanin ne wayar sa ta Fara ringing, Yana dubawa yaga Ra'ees ne tsaki ya jaa ya cigaba da tunanin sa, Ra'ees sai faman Kira yake, rai a b'ace yayi picking a tsawace yace "Kai Dan Allah malam wani irin Kirane Haka? Ka Kira ka Kira ban d'aga ba sai hakura Amma ka dami muta..." Jin abinda Ra'ees yace ne yasa ambatan "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, what? Rumana ta rasu, look ka daina min irin wannan wasan" "Haba Sageer Wasa da mutuwa Taya za'ayi na maka Wasa da mutuwa? Mutuwar ma Akan Ruman?" Shiru yayi sannan yace "Yaushe ta rasu?" "Tun safe har an kaita" "Haba ya zaka min haka tun safe sai Yanzu zaka fad'a min?" "Ka duba wayoyin ka sau nawa na Kira ka baka d'aga ba na Kira karamar Wayar ka yafi a irga yanzun ma mubarak ne yaje gida neman ka ganin mun dad'e Muna Kira baka d'aga ba yazo yaji ko lafiya sai hajiyar ka ta bashi wannan number" "Am so sorry, na bar wayan a gida ne, Allah ya jikan ta Amma me ya same ta?" Nan ya labarta Masa, jikin Sageer yayi sanyi matuka, ya Masa ta'aziyya da tabbatar Masa gobe zai Zo insha Allah. *OXFORD UNIVERSITY* A yau sukayi graduating, iyayen Maryam, Sabir da Rahina duk sun Zo, akayi Hidima, bayan an gama suka koma gida, bayan Sati Kuma su Sabir suka koma gida (NIGERIA), Sabir dake ya samu results Mai kyau suka bashi aiki a gun amma yaki karb'a "Ni zan koma kasata ne na bauta masa" fad'in bakin sa,Maryam tayi tayi ya karb'a Amma yaki, tare suka koma suna sauka a airport na Abuja Sabir da Rahina sukayi Kano, Maryam Kuma tayi adamawa. "Aniyah kin kini ko Tunda na bar makarantar Nan Kika daina ne Mata" Hafeez ne ke wannan maganar Yana driving, Murmushi tayi Tace "Wallahi ba Haka bane, Yaya Hafeez Kai ma fa kasan lamarin makarantar Nan sai a hankali Yanzu Muna final exam Dole mu maida hankali Sosai Kar a samu matsala" "Hakane Kam kina da gaskiya, Albishirin ki?" "Goro" "Hmmmm na samu aiki" "Dan Allah? dagaske a ina? Yashe?" Dariya yayi yace "duk Ni kad'ai zan amsa wannan" Tace "Eh" "Toh Allah dagaske nake, A medical center,jiyayan Nan na samu aikin" "Wow Masha Allah, na tayaka murna Allah ya yi taimako yasa ka Fara a sa'a" Ya amsa da "Ameen nagode Sosai" yaga sai Murmushi take yace "Ya naga kamar har kin fini farin cikin samun aikin nan?" "Eh ai Dole, ai Kai yayana ne?" Murmushi yayi yace "Hakane, Amma zan so na Zama uba a gare ki na Kare ki daga duk wani mugun Abu, zan so na Zama Yayan ki na soki da dukkanin Soyayya zan so mu zama abokai muyi Wasa da dariya kamar Yara kanana" Sai kallon sa kawaii take ta kasa fahimta,ganin kallon yayi yawa yace "hajiya mun iso ki fita Kar ki makara" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Mu had'u a page na gaba. Milhaat ce Yar Terawa 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* ```Kungiya d'aya tamkar da dubu``` . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ ```Story and Written by``` ```Fadeelah Yakub (Milhaat)``` *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* NOT EDITED🥱 ```PAGE``` 2️⃣3️⃣0️⃣↪️2️⃣4️⃣0️⃣️⃣ Sai kallon sa kawaii take ta kasa fahimta,ganin kallon yayi yawa yace "hajiya mun iso ki fita Kar ki makara" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ........... Har Yanzu dai kallon sa take yi, yace "Aniyah yadai wani irin kallo ne Haka? Lafiya kuwa?" Murmushi tayi Tace "Na kasa fahimtar maganar kane ai" Yar karamar dariya yayi yace "Kinga karkiyi tunani dayawa akai fa, kawaii na fad'a ne ba wani Abu ba" Murmushi tayi Tace "Okay shikenan to, sai anjima" sai ta fita har zata tafi yace Mata "anjima zan sa a taho Miki da motar ki" "Okay nagode" Aniyah ranar wuni tayi tana tunanin kalaman Hafeez "maganganun sa sun nuna alamun so, wani b'angaren Kuma Abota na kasa gane me yake nufi, by the way ko ma mene ne with Time zan sani" Ta cigaba da karatun. B'angaren Liyah da Sageer Kuma sun shirya kamar babu abinda ya Shiga tsakanin su, hakan yasa ya gaiyace ta suje restaurant daga school yazo ya d'auke ta suka wuce, zaune suke suna cin abinci wata yar budurwa kana ganin ta kasan sa'annin su Liyah ne, tana ganin Sageer cikin sauri ta Karasa gun Tace "Wow Irfaan ko ba Kai bane?" Murmushi yayi yace "Eh nine" "Alhamdulillah na dad'e ina son ganin ka I am your number one fan ina bala'in son wakokin ka, Dan Allah zamu iya d'aukan hoto" Murmushi yayi yace "Sure why not" Sai ta mikawa Liyah wayarta, Taki karb'a Sageer ya Mata magana a kunne Wanda na kasa Jin me yace Mata gani nayi ta karb'a Rai a b'ace, tsaye suke suna jira ta d'auka musu pic d'in sai ji nayi paaaaassss, yarinyar ta ambaci "Innalillahi baki da hankali ne Zaki Yar min da waya" Liyah Kama Baki tayi Tace "Wayyo Dan Allah kiyi hakuri ba da sani na bane ya sub'uce min ne" Tsaki tayi tace "Yar talakawa nasan Baki San kud'in wayar Nan ba shi yasa kike ce haka" A tsawace liyah Tace "Ke ki iya bakin ki Wallahi in ba haka ba na gyara Miki zama" Sageer yayi saurin fad'in "Dan Allah kiyi hakuri kije kinji am so sorry nasan baza ta yi hakan da gangan ba" "Mtswww Irfan Wallahi don Kai ne zan bar yarinyar Nan if not.....hmmm Shawara ka canza yarinyar Nan Sam bata Dace da Kai ba na barku lafiya" Liyah tabi bayan ta da niyar Kai Mata duka da sauri Sageer ya riko hannun ta yarinyar na barin gun ya saki hannun ta da karfi, yace "Liyah abin naki dama ya Kai har haka, meyasa Zaki fasa Mata waya?" "Na fad'a maka Kar ka d'auki hoton ka ki Kuma don wulakanci ma kace nice zan d'auka muku? Kasan irin Soyayyar da nake maka da Kuma kishin da nake akan ka Kuma ka min haka?" Dafe Kan sa yayi yace "Oh my God Liyah!!! Liyah!!! Wai shi so haukane Kam? Ki duba kiga yanda Kika Tara Mana jama'a suna kallon mu" "Matsalar suce Kai ba ma ta Ni kake ba? Ta mutane kake?" D'aga Mata hannun yayi yace "ya ishe ki haka" Ai kuwa Liyah ta fashe da kuka Sageer kallon ta yake cike da mamaki a zuciyar sa yace "Oh Allah Kai ka had'a Ni da ita nasan Kaine kad'ai zaka raba Ni da ita, nayi kokarin koya wa zuciya ta Soyayyar ta Amma na kasa she is impossible" huci yayi ya durkusa a gaban ta yace "Babyna am sorry kinji" Cikin muryar kuka Tace "Har tsawa fa kamin a kanta" "Na sani ban kyauta ba shiyasa nake baki hakuri, please ki daina kuka kinji? Bana son ganin hawayen ki please" Shiru tayi tana shesshekar kuka yace "Zaki Sha ice cream?" Dake yasan ita d'in mayyar ice cream ce, murya chan kasa Tace "Eh" Murmushi yayi yace "That's My Liyah tashi ki zauna bari na karb'o Miki ko?" Ta amsa da "Toh" Bayan ta Gama Shan ice cream ya Maida ta school dake tana da lectures karfe hud'u. Yaune ake d'aura auren Fareedah da Mubarak su Liyah sai rawan Kai ake manyan kawaye, tun daga ranar Monday ake ta Hidima both familyn Amarya da Ango, mummy tayi da Aniyah su tafi bikin tare da Liyah Amma Taki Tace "Mummy kin San halinta fa Sarai Yanzun Nan mistake kad'an tayi fushi ta zubar Mana da mutunci musamman ma da naji Angon abokin Sageer ne" "Kinyi gaskiya Allah ya sa su Gama lafiya" Ta amsa da "Ameen" Ranar asabar akayi dinner, bayan an gama dinner aka wuce da Amarya gidan ta. Bayan salar Isha su Liyah da Sauran kawayen ko Wacce ta koma gida, su Sageer da Ra'ees sune suka rako Ango, bayan sun musu hud'u ba suka tafi. Bayan tafiyar su mubarak yace "Kasshh nayi mantuwa a mota bari na d'auko" Yana fita ya bud'e motar ya duba baiga ledan ba, wayar sa ya zaro ya Kira Sageer yace "My man ina kuka aje ledan kazar?" Ra'ees yace "Kaiiyaaaa kagan shi anan ya akayi muka manta ne?" Tsotsa keya yayi yace "Yanzu Kuna ina ne?" Sageer yace "Zanyi dropping d'in Ra'ees a gida ne mun ma Isa gidan" "Okay gani Nan zuwa na karb'a" Sageer yace "Ka bari zan kawo maka" Yace "Inaa ai Wallahi bazan iya jiran ka ba gani Nan zuwa" D'akin ya koma yace "My D!! Ina zuwa please Yanzu zan dawo, kinyi sallah?" Ta d'aga Kai alamun "eh" yace "Okay Bari nazo" Ta ce "To" Cikin sauri ya fita Yana Isa ya tarar dasu a mota suna jiran sa, Yana karb'a ya juya sai tsokanar sa suke, bai kula su ba, cikin sauri yake tukin dai dai ya Shiga kwana bai Ankara ba sai karar fashewar glass naji, wata mota ce ta shigo da gudu Shima ya shigo da gudu, glass d'in gaban motar da ya fashe duk a fuskar sa jikinsa duk jini. *KAUYE* Rahila na zaune a kofar gida sai ji tayi ance "Rahila my daughter" Tana d'ago kanta taga mahaifiyar Tace "da kyar ta mike" Mama ganin yanda take hakan yasa ta jaa da baya cikin d'aga murya Tace "Jesus Christ, Rahila!!! What am I seeing?" Nna na Jin hakan ta fito cikin sauri tana ganin ta cike da mamaki Tace "Mummy Rahila it's you?" Ta amsa da "Yes is me, what is going on here? Could someone please explain what am seeing" Jiki a sanyaye Nnna tazo ta rike hannun ta Tace "Kizo mu Shiga daga ciki Kinga yanzu daga Kan hanya kike, Biko ooo take it easy please" "What do you mean I should take it easy?" Nnna ta kwantar da murya ta ce "ihun da kike fa bazai canza komai ba, it's her fate so we have to accept it ko Muna so ko ba mu so, so please kizo mu Shiga" Jiki a sanyaye Mama take tafiyar sai kallon cikin Rahila take da ya girma, haihuwa yau ko gobe, Rahila ganin hakan yasa ta sunkuyar da kanta kasa. Nnna tayi gyaran murya Tace "Mummy Rahila I was also shocked when I found out Rahila is pregnant but da ta fad'a min yanda ta samu cikin sai na Mata uzuri, ke Kanki kinsan yaran ki ba Yan iska bane kin San tarbiyab da Kika musu" Nan ta Sanar Mata da komai, Tun Kan Nnna ta gama bata Labari ta ke ta aikin kuka harda majina bayan ta gama fad'a Mata sai fashe da kuka ta d'aura hannu a Kai Tace "Chineke me wooo, chaaai prince ka cuce Ni I'll never forgive you, you have destroy the lives of my daughters" Nnna kuwa aikin bata hakuri take tana bubbuga Mara baya, Rahila ita ma kukan take, Mama Tace "Rahila Kinga Ni ko zurfin ciki baiyi ba na Sha fad'a Miki Ni mahaifiyar kice ki daina b'oye min abu, In da na San da hakan bazan tab'a Bari prince ya Auri rose ba, Yanzu yayi riba biyu" sai ta sake fashewa da kuka Mai cin raai, Rahila cikin kuka Tace "Mama am sorry please forgive me it was a mistake" Amma Mama bata saurare ta ba Asali ma kukan ta kara,dakyar Nnna ta rarrashe ta, tayi shiru. "Yanzu gobe zan tafi da ita gida Dole yasan abinda ya aikata da dukkanin Yan kauyen mu" Nnna Tace "Ahhh bakya ganin Zaki tona wa Yar ki asiri?" "Wani asiri ya rage Nnna, gara Muje kawaii kowa ya sani" Iska ta hura sannan Tace "Toh shikenan tunda kince haka" *WASHE GARI* Mama tasa Rahila a gaba suka koma kauyen su, ko Zama basuyi ba suka nufi fada. Mama ta Sanarwa Sarki da sarauniya komai, sarauniya taci kuka Sosai sarki ya aika aka Kira Prince, prince na Jin cikin dake jikin Rahila nasa ne Bai Musa ba don yansan aika aikan da yayi Kuma shi ya b'are ta aleda, yayi murna sosai, ya bawa mahaifiyar sa da Daddyn sa hakuri sannan ya nemi yafiyar Mama da Rahila, sannan ya roki alfarma a bar Rahila a fada sabida a bata kulawa na musamman, Mama da farko Taki Amma da iyayen sa suka sa baki sai ta amince, Rose ji tayi kamar ta had'iye ran ta tsabagen bakin ciki gashi Babu yanda ta iya, amma ta d'auki aniyar kawar da ita da abinda ke cikin ta. *KANO* Nan da Nan jama'a suka cika gun, ji nayi wani yace "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un wannan ai baya Numfashi" Yana nuna Mubarak da aka Ciro da ga cikin mota dakyar, ji nayi wani yace "A'a yana Numfashi Amma ba Sosai ba" Wani yace "Mu Kai su asibiti kaga d'ayan motar Kam ta Kama da wuta,sai dai a Kira fire service" haka kuwa akayi Rai a hannun Allah aka Kai Mubarak asibiti, suna Shiga asibitin emergency aka kaishi Kan likita yazo har ya cika.(Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un,Al Mautul hak mutuwa gaskiya ce, kullu Nafsin za'ikatul Maut, Allah ya jikina musulmai mu da muke raye idan tamu tazo yasa mu cika da imani, ameeeeeeeeeeeen). Sageer na kwance yaji karar Wayar sa Yana dubawa yaga number Mubarak ne, a fili yace "Oh naga jaraba wannan wani irin ango ne" Yana picking yace "Kai Dallah malam Kai wani iri ne kawai don kayi aure....." Sai yaji muryar mace Tace "Hello Dan Allah da Sageer nake magana?" Cikin sanyin murya yace "Eh nine" "Okay to kaxo Muna bukatar ka a medical center abokin ka yayi hatsari" A firgice ya tashi ya zauna sai ambatan Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un yake Nan take ya Kira wayar Ra'ees ya Sanar Masa halin da ake ciki ya razana Sosai sai yace "mu had'u a asibitin" "Okay" a tare suka katse wayar. A tare suka Shiga asibitin suna Shiga suka nemi ganin sa, likita yace "Kuyi hakuri Rai yayi halin sa ya zub da jini da yawa" Kan na Ankara Ra'ees ya shake kwalar rigar likita yace "Toh munafuki Kai baka da abin fad'a sai Labarin mutuwa ko? Toh Wallahi Kai ma sai na kashe ka" Sageer na kokarin cire Masa hannun Amma ina ya rike shi da karfin gaske Sageer yace "Ra'ees ka sake shi, ka sake shi Mana kana cikin hayyacin ka kuwa?" "Sageer kyalleni na kashe mutumin nan, shine fa Wanda ya fad'a min Rumana ta mutu,Shima sai yaje in da ya Kai su" "Ka sake shi, ya kamata ka rungumi Kaddara Rumana lokacin ta ne yayi Mubarak ma haka babu Wanda ya Isa ya kashe wani sai Allah yaso Kuma idan kwana ya Kare babu Wanda ya Isa ya Hana Mutum mutuwa, shi aikin sa kawaii yake yi, please be a Man" A hankali ya sake shi, tsaki likita yayi ya bar gun, wata nurse ce tazo Tace "Zaku iya tafiya da gawar" tana Kai Nan ta tafi. *KAUYE* "Baba ina so ka kashe min ita bana so ta kwana, infact karta Kara minti d'aya a duniya" Wata iriyar dariya yayi irin tasu na mugayen bokaye yace "Anyi angama" cikin katuwar murya yace "Amma Zaki ajeyi Mana dubu d'ari biyar Kan a yi aikin, ba b'ata lokaci ta ciro Yan dubu dubu ta Mika Masa a tsawace yace "Keeeee!!" Har sai da ta Fad'i daga Kan kujerar da ta zauna, yace Mata "Ba a Mana haka sa kud'in a wanchan kwaryar" Yana nuna Mata wata katuwar kwarya Wanda zai iya cinye Ruwan jarka biyar, tana sa kud'in, kud'in ya b'ace a zabure ta tashi ta Tsaya Dariya yayi yace "zauna babu abinda zai same ki" Jiki na rawa ta zauna. Wata Yar karamar kwarya ya d'auko da ruwa fari sal a cikin ta, wasu irin magana yake yi Wanda na kasa gane me yake fad'a nan da Nan Ruwan ya Fara canza kala ya koma blue sannan ya fari kamar nono chaan ya koma jaaaa daga Nan ya koma kalan asalin ruwa. Yace Mata "Matso ki gani" Yana nuna Mata cikin kwaryar tana lekawa Tace "Itace itace" dariya yayi. Nima nace Bari na leka Kar a yi bani Rahila na gani tare da Mahaifiyar prince suna Hira tare da wasu bayi guda biyu suna danne Mata kafa. Ihu Mai Karfi Rahila tayi sarauniya Tace "What is it?" Ihu ta sake kurma wa tana ciza leb'e tana rike cikinta, Tace "Ko dai nakuda ce?" Kai ta d'aga mata, Nan da Nan aka Kira nurses aka kaita d'aki, duk abubuwan da ake yi Rose na gani a cikin kwaryar sai Murmushi take irin na mugunta. Tun Kan Rahila ta haihuwa Allah ya d'auki abarsa Amma ta haihu 'ya ta mace. Rahila na ganin hakan ta b'ata raai tace "Ya naga kamar abinda ta Haifa bai mutu ba?" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Mu had'u a page na gaba Milhaat Yar Terawa 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* '''Kungiya d'aya tamkar da dubu''' . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ '''Story and Written by''' '''Fadeelah Yakub (Milhaat)''' Follow me on Wattpad @milhaat🙏🏻 *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* '''PAGE''' 2️⃣4️⃣0️⃣↪️2️⃣5️⃣0️⃣ '''PREVIOUSLY''' Tun Kan Rahila ta haihuwa Allah ya d'auki abarsa Amma ta haihu 'ya ta mace. Rahila na ganin hakan ta b'ata raai tace "Ya naga kamar abinda ta Haifa bai mutu ba?" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ .............."Eh bata mutu ba Dole sai tazo duniya" Rai a 'bace Tace "Ina so ka kashe ta yanzun Nan" "Keeeee!!!!" A tsawace wannan karon bata tsorata ba ya d'aura da fad'in tashi ki fita,tashi ki fita" ganin idon sa ya Fara canza kala tayi saurin fita daga bukkar. Prince ne durkushe a kasa Yana rike da hannun Rahila yana kuka Yana ta fad'in "Please forgive me, forgive me please." Mahaifiyar sa sai hakuri take ta bashi Amma kamar ce Masa take ya kara. Rose Sam bata ji dad'in ganin yar Rahila a raye ba, hakan yasa tun da aka haife ta,ta d'aura Mata tsanar duniya a kanta. *KANO* "mummy gobe insha Allahu zamu fara fita IT" Aniya ke magana da mummy dake yanka kayan Miya Aniya Kuma na wanke wanke. Murmushi Mummy tayi Tace "Masha Allah,Allah ya taimaka Yanzu da ga IT Kun Gama ko?" "A'a Mummy sai munyi final Exam tukunna" "To Masha Allah,Allah ya taimaka" ta amsa da "Ameen" *Washe gari* Ta shirya tsaf sai asibiti, asibitin da Hafeez yake aiki, ganinta a gun ba karamin dadi ya ji ba har sai da ya kasa nuna hakan, hakan yasa suna tare a kowa ni lokaci idan Basu da abin yi. *Bayan Sati biyu* Aniyah na tafiya acikin asibiti sai taji ance "Yan Mata ji Mana" Tsaki tayi ta cigaba da tafiyar ta ba tare da juyo taga ko wane ne ba tana tafiya tana latsa wayar ta, da saurin gaske ya Sha gaba ta. Cikin b'acin raii ta d'ago kanta Tace "Malam ya haka baka da....." Ganin Wanda ke gaban ta yasa ta kasa Karasa maganar dake bakin ta, zaro Ido tayi cikin Rawar murya Tace "Kaaaai..kaaai ne?" Murmushi yayi yace "Eh Ni...Ni ..Ni..ni ne" Kara zaro idon ta tayi Tace "Sabir dama kana Nan?" Dariya yayi yace "Gashi kuwa kin ganni" "Oh ikon Allah yaushe ka dawo?" Murmushi yayi yace "Zamu iya Zama Dan Allah? In yaso sai ki cigaba da tambayoyin naki?" Murmushi ita ma tayi Tace "Toh mu zauna, ga chan kujera" tana nuna Masa wasu plastic chairs da aka jera a gindin wata bishiya, suna Zama tace Masa "Uhmn ina sauraron ka yaushe ka dawo?" "Na fi wata biyu da dawowa ai" Tab'e baki tayi Tace "Oh Allah Amma mutuncin ka dayawa yake shine ko ka neme mu ko?" "Kin San Dole na neme ku ai, na dawo na samu Kun tashi ina tambayar hajiya ta Amma Tace min Bata San unguwar da kuka koma ba" "Ayya hakane Kam, mun tashi ba Shiri sannan lokacin Bata Nan munje da Daliyah akace Mana tayi tafiya shiyasa, so ya karatu da fatan an gama lafiya?" Yar karamar huci yayi yace "Well Alhamdulillah komai normal, ya naki fa?" "A Nan BUK nake ina karantar medicine yanzu IT muke anan" "Masha Allah Kinga nima shi nayi, Allah ya taimaka ya sa a gama a sa'a" "Ameen Nagode sosai" "Ina Labarin Liyah?" Murmushi tayi Tace "Tuntuni nake jira naji ka tambayi Labarin Mutuniyar ka Amma baka tambaya ba, to tana lafiya Lau" Tsotsa keya yayi yace "Ai abokiyar fad'a tace dole na tambaya,kin tuna sanda tace sai ta dake Ni Wai na fad'a wa Aunty cewar kunyi swapping class?" Aniyah dariya ta Shiga yi Tace "Eh na tuna ai bazan manta ba Amma a wanchan lokacin ka tsorota fa" "Haba haba tsoro? Ni d'in? Liyah mace ce fa Kuma yarinya ce akaina duk da ban Baku shekaru dayawa ba" "Eh hakane Kam, Ai Liyah sai a hankali ko da kafi hakan zata ce zata dake ka karfin tsiya ne da ita" Ya kyal kyale da dariya sannan yace "Wai kina so kice min haryanzu Liyah bata canza ba, Bata daina wannan shegen rashin jin nata ba?" "Ina kuwa ai sai abinda ya Karu, Amma tunda yanzu ka dawo zaka saita Mana ita ko?" Da Karfi yace "Ni?" Yana nuna kansa, sai ya d'aura da fad'in "Wane Ni kin fa San yanda ta tsane Ni,Kuma kice haka?" Murmushi tayi Tace "Tsana kuma Kar kace haka Mana" "Toh Daniya mene ne in ba tsana ba?" Murmushi tayi kawaii ganin tayi shiru yace "Khadeeja tayi aure na Taya ta murna sosai" "Eh wallahi tayi aure Yanzu kusan shekara take nema in ban manta ba" "Naga Pre Wedding pictures din ta ai a Insta sunyi kyau sosai Allah ya Basu zaman lafiya" Ta amsa da ameen. Nan suka Shiga hiran yaushe gamo sunayi suna dariya, Hafeez ya nufo inda suke ganin ba ita kad'ai bace ya kauda kansa kamar bai ganta ba ya canza hanya, tana ganin sa ta Shiga Kiran sa "Yaya Hafeez!!! Yaya Hafeez" Amma Bai kulata ba Kuma Yana Jin ta, Murmushi Sabir yayi yace "Saurayin kine ko?" Da sauri Tace "A'a ba saurayina bane d'an makarantar mune" "Hmmm lallai in ma ba saurayi ki bane to yana sonki, sabida Nan ya nufo dake flower chan ta tare Ni Amma da ya ganmu tare sai ya juya" "Kaaai Sabir kaima dai baka canza ba wallahi har Yanzu sa idon ka na Nan baka daina ba" Yar karamar dariya yayi yace "Ki tashi kije kiyi biko,nikam zan tafi" had'e da Mika Mata wayar sa "sa min number ki please" ba musu ta karb'a ta sa Masa, yace "Ki gaida su Mummy idan na samu lokaci zan shigo na gaishe su" ta amsa da "To insha Allah zasu ji sai mun ganka" yace "Okay" sukayi sallama kowa yayi hanyar sa. Har office d'insa ta Shiga da sallama a bakin ta ta nemi wuri ta zauna Tace "Yaya tun d'azu fa nake jiran ka, ka fito daga tiyatar da kuka Shiga Amma ina Kiran ka kaki kulani" Fuska ba Wal Wala yace "Sorry banji bane,ya akayi?" Ta amsa da "kalau" Babu Wanda ya sake cewa komai Aniyah ganin Shirun yayi yawa Tace "Yaya Anya kana lafiya kuwa me yake damin ka na ganka wani iri ko dai ba ayi nasarar aikin bane?" "Lafiya ta kalau Kuma babu abinda yake dame Ni, Kuma aikin anyi shi successful" "To mene ne matsalar?" "Babu" kawaii yace Mata a takaice, "okay ko dai baka bukatar magana dani ne?" Kallon ta kawaii yayi baice Mata komai ba. Jiki a sanyaye ta tashi har ta bud'e kofa taji yace "Aniyah!!!" A hankali ta juyo Tace "Na am" "Da wa na ganki d'azu?" Murmushi tayi Tace "Dama wannan shi yasa ka b'ata Rai?" "Baki bani amsar tambaya ta ba" "Sunan sa Sabir, tare muka tashi tun muna yara, makwafcin mune tunda muka gama secondary School ya bar kasar Nan tunda ga Nan bamu sake had'uwa ba, sai d'azu da na fito zan shigo office d'inka muka had'u dashi, to fa shine kaga muna gaisa wa ban San me ka d'auka ba" Iska Mai zafi ya hura, sannan ya tashi ya nufo ta sai da ya iso daf da ita ya tsaya sannan yasa hannun sa duka biyu a aljihu yace "Na d'auka saurayin ki ne ai, Baki ji yanda zuciya ta take min zafi ba da na ganki dashi kina ta Masa Murmushi harda dariya hmm" Kallon sa tayi, tayi Murmushi sannan Tace "Yaya Hafeez to meyasa zaka ji haushin hakan don ka ganni da wani?" Murmushin takaici yayi yace "Haba Aniyah Yanzu ke Baki fahimci komai a tattare dani ba? Ashe dama haukata nake kawai ni kad'ai?" Cikin rashin fahimta Tace "Hauka kuma? Dan Allah me kake nufi da hakan Yaya?" Da Karfi yace "sabida Ina sonki Dole ne naji bakin ciki da 'bacin raai duk sanda na ga wani ya kusance ki bayan ni Aniyah kece Wacce nake mafarkin Rayuwa ta dake, tun ranar da na Fara ganin ki naji na kamu da son Ki na d'auka kin fahimce Ni Ashe ba haka" ya Karasa maganar cikin sanyin murya jikin sa mace ya koma ya zauna ya dafe kansa. A nitse take tafiya ta Karasa inda ya zauna ta sunkuwa Tace "Yaya Hafeez" cikin sanyin murya, a hankali ya d'ago kansa idon sa yayi jajir , Murmushi tayi Tace "Yaya Hafeez ba ka Soni a banza ba sabida kamar yanda kake kaunata nima haka nake Kaunar ka Ina ganin Soyayyar da kake min bai Kai Wanda Ni nake maka ba sabida a kullum da Soyayyar ka nake kwana Kuma nake tashi, sannan ko wani safiya farin ciki marasa misaltuwa yakan ziyarci zuciya ta sabida nasan zan had'u da Kai, Amma naji tsoron fad'a maka sabida Ina ganin kamar Kai ba da hakan ka d'auke Ni ba" Gyara Zama yayi yace "Dan Allah dagaske kike Aniyah kina Sona? Kuma Zaki aure Ni?" Tashi tayi ta nufi kofa sai da ta bud'e kofar sannan ta juyo Tace "Eh Ina son ka Kuma kasa a Ranka Aniyah matar kace" tana Kai Nan ta fita da sauri. Hafeez tashi yayi ya Fara tsalle Yana hamadalah ga ubangijin sa sai washe Baki yake. Tun daga wannan ranar Soyayya Mai Karfi ya Shiga tskanin Hafeez da Aniyah kamar zasu cinye junan su.(asha love lafiya😘) "Kiyi hakuri Fareedah, ki rungumi kaddara, lokacin sa ne yayi" Ra'ees ke wannan maganar yayin da Fareedah kuka take Sosai kamar ranta zai fita, Sageer tausayin ta ne ya kamashi shiyasa ya fita daga d'akin. Cikin kuka Fareedah Tace "Shikenan ko Ra'ees? Mubarak ya tafi ya barni meyasa mutuwa zata min Haka a dai dai lokacin da na shirya zaman Jin dad'i da masoyi na, meyasa mutuwa zata d'auke min shi bayan ga mutane Nan dayawa?" "Kash subhannallahi haba Fareedah kina Yar musulma kike fad'in hakan? Ya kamata ki sani duk Mai Rai mamaci ne duk ita muke jira Mubarak Ubangi yayi Kiran sa Dani dake duk babu Wanda ya Isa ya hana shi tafiya Dan Allah kiyi hakuri ki daina kuka ki rungumi kaddara, kukan Nan bazai amfana Masa komai ba ki yi ta Masa addu'a" "Ra'ees Kenan ba ka San yanda nake ji bane shiyasa kake fad'in hakan" Murmushin gefen baki yayi yace "Ni ko nasan yanda kike ji, babu Wanda ya kamata yasan yanda kike ji sai Ni, karki manta fa biki na da Rumana saura two weeks ta rasu a gaban Ido na ta fad'i ta mutu Kuma kice min ban San yanda kike ji? Ina Jin zafin rashin Rumana, sai Kuma gashi mutuwar Mubarak ta sake fama min ciwon da ke damina, Amma babu yanda muka iya hakuri ya Zama Dole, na sani wannan jarabawa ce da mahallicin mu ya d'aura Mana Allah ya bamu ikon cin sa" mikewa yayi yace "Ni zan koma gida Dan Allah ki Rika yi Masa addu'a,sai da safe" sai yayi ficewarsa. Fareedah kwana tayi tana kuka, taji duk duniyar ta fita Mata akai, kuka tayi sosai har Saida hawayen suka kafe. Karfe goma na safe aka Masa wanka aka sallace shi sannan aka kaishi gidan sa na gaskiya, Liyah naji Labarin abinda ya faru suka shirya ita da Aniyah suka je gidan ta, tun safe suke gidan sai yamma suka koma, Fareedah na ganin sun tafi ta bud'e sabon shafin kuka, mahaifiyar Fareedah ganin halin da take Ciki ta d'auke ta suka koma gida, a chan a ka cigaba da karb'an gaisuwa. (Allah ya jikan musulmi) Sageer alkwari yayi wa kansa tunda yaga irin Soyayyar da Liyah take Masa ya kudiri a aniyar Zama da ita Zama na har abada duk da yasan cewar ba sonta yake ba. School d'insu ya Shiga don yin wasu abubuwa Wanda ya shafi karatun sa,sai ya Kira ta don su had'u, ya Sanar da ita ya shirya zai turo iyayen sa, zaune suke a restaurant suna cin snacks suna hira sai mummy ta Kira ta, Tace masa "Ina zuwa Bari na fita nayi picking call" yace "okay" bayan ta fita wata student ta Zo ta zauna bayan sun gaisa Tace "Irfan Ina bala'in son wakokin ka" Murmushi yayi yace "Nagode sosai" Tace "No need ai yabon gwani ya Zama dole, birthday na ya kusa Ina so ka rera min waka please" "Okay Yanzu dai Kinga bani kad'ai bane akwai abinda nake yi yanzu" hannu yasa a aljihu ya d'auko card din sa yace "Ga card Dina idan kin Samu lokaci sai ki kirani mu tattauna ko?." Tace "Toh na gode" tashin ta ke da wuya sai Taji saukar mari a fuskar ta tass, a razane Sageer ya tashi ya na fad'in "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, Liyah?" Yarinya ta Kama kuncin ta Tace "Ke!!! Kika mare Ni?" "An mare" tana magana ta huci, Liyah Kan ta Ankara taji saukan Mari yarinyar ta Rama Tace "Idan ke Mahaukaciya ce na fiki hauka wallahi" Liyah Tace "Kai Kai Kaaaai Kika mare Ni?" Yarinyar ta ajiye Jakarta akan tebor Tace "an mare ki, ko Zaki Rama Ne?" Liyah ta Kamata da kokuwa kitir kitir Nan da Nan gurin ta kaure da ihu daga masu dariya sai masu kokarin raba su cikin masu rabiyar harda Sageer da kyar aka raba su, bakin Liyah duk jini. "Aniyah lafiya ya Naga jini a bakin ki?" "Jini kuma?" Tasa hannun tasa taga tabbas jini ne da gaske, tana gani ta zaro Ido Tace "Daliyah" ta mike tana kallon hannun ta. Hafeez cikin rashin fahimta yace "Daliyah? Wace ce ita?" Gani yayi ta Fara tattare dakardun ta, tana sawa a jaka yace "Aniyah lafiya ina zakije?" "Gida" tana kokari fita da sauri ya riko Jakarta yace "Aniyah ki tsaya Mana kimin bayani" "Maganar tana da tsawo zamuyi maganar daga baya please as for now I really need to go home" "To ki tsayaa Bari na d'auko car key na kaiki gidan" "No Kar ka damu yau na fito da tawa tana kai Nan ta fita. Ta barshi a tsaye a gun Baki a bud'e. Tunda ta Shiga motar take kokarin Kiran Liyah Amma Bata picking, Kiran layin mummy ta Shiga yi Mummy na picking bata tsaya gaida ta ba Tace "Mummy Ina Liyah?" Cikin rashin fahimta Tace "Lafiya me ya faru? Ya naji muryar ki haka?" "Mummy ki amsa min mana tana gida ne?" "A'a Bata gida, ta na makaranta,me ya faru?" "Mummy jini na gani a fuskana Ina tsoro kar wani abune ya same ta, Amma Bari zanje makarantar na duba ta" "Toh duk yanda ake ciki call me" "Okay" sai ta katse wayar. Mummy a fili Tace "Oh Allah Allah ka kawo Mana karshen abin Nan" sai ta haura sama. Rai a b'ace Sageer yace "Ke Wace irin Mahaukaciya ce?meyasa Baki da hankali kin san ita d'in wace ce? Kin San me tazo yi a wurina kin San maganar me muke tattaunawa?" Liyah mamaki ne ya Kama ta Tace "Sageer kasan da wa kake magana kuwa? Liyah ce fa Liyah d'inka yau Ni kake cewa mahauciya?" Tana nuna kanta. "Na sani dake nake, to me hankali zaiyi abinda kikayi ne? Liyah na gaji na gaji bazan iya ba daga Yanzu Kar ki sake kirana idan Kika ganni a hanya ki nuna Baki sanni ba" Ya juyo ya kalli yarinya yace "am sorry please Mu fita waje please" ba musu ta fita, zai fita Liyah tayi saurin rike Masa Riga tace "Sageer please am sorry Kar kamin haka Dan Allah please don't break up with me" Fincike hannun ta yayi yace "To hell with you Liyah am fade up, am breaking up with you Kar ki sake nema na, na gaya Miki" Yana Kai Nan ya fita, ita Kuma ta zube a gun sai aikin kuka take students na gun sai kallon ta suke wasu na Jin tausayin ta wasu Kuma suna magana kasa kasa Wanda suka ga abin ya faru Kuma dariya suke da fatan Allah ya Kara. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Please wa anda suke Wattpad please ku daure ku Rika min vote please Please and please Milhat ce Yar terawa 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* '''Kungiya d'aya tamkar da dubu''' . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ '''Story and Written by''' '''Fadeelah Yakub (Milhaat)''' Follow me on Wattpad @milhaat🙏🏻 *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* Not edited '''PAGE'''2️⃣5️⃣0️⃣↪️2️⃣6️⃣0️⃣ '''PREVIOUSLY''' Fincike hannun ta yayi yace "To hell with you Liyah am fade up, am breaking up with you Kar ki sake nema na, na gaya Miki" Yana Kai Nan ya fita, ita Kuma ta zube a gun sai aikin kuka take students na gun sai kallon ta suke wasu na Jin tausayin ta wasu Kuma suna magana kasa kasa Wanda suka ga abin ya faru Kuma dariya suke da fatan Allah ya Kara. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ............. A tare suka Shiga gida, Aniyah na parking motar ta ta nufi In da Liyah tayi parking. Zaune take acikin motar babu abinda take yi sai kuka ganin Aniya yasa ta fito, cikin nuna kula da tausayawa Aniyah Tace "Liyah me ya same ki? Na shiga tashin hankali ganin jini a fuskata bayan hakan Kuma na fi awa in ganin hawaye a idanuna meya same ki?" Shiru Bata ce Mata komai ba, a Karo na biyu ta ce "Please Liyah answer me, me ya same ki" Cikin muryar kuka Tace "Shikenan hankalin ki ya kwanta ko?" Cikin rashin fahimta Tace "Kamarya hankali na ya kwanta ban fahimce ki ba?" Murmushin takaici tayi Tace "Hankalin ki ya kwanta Mana ,Sageer ya rabu Dani yace kar na sake kula shi" Dafe kai Aniyah tayi Tace "To Ni Kuma me Hadi na da shi da har Zaki ce hankali na ya kwanta, Liyah is high time da ya kamata ki daina d'aura min laifi" A tsawace Tace "Karya kike munafuka nasan komai kina son Sageer shiyasa yace mu rabu" Murmushin gefen baki tayi Tace "Ina son Sageer shiyasa yace ku rabu? Does that even make sense to you? Ki sani ke yake so ke ya Fara sani ba Ni ba, Ni dai Dan Allah ki daina d'aura min laifi akan abinda ban sani ba, mu koma kamar da please" "Abu d'aya Zaki min mu koma kamar da" Da sauri Aniyah Tace "Mene ne? ki fad'a min zanyi Miki shi sabida na gaji da abinda ke faruwa" "Kije ki dai daita tsakani na da Sageer idan Kika min haka zan manta komai na yafe Miki" Cike da mamaki Aniyah ke kallon Liyah sannan Tace "Hakan kuskure ne Liyah zai samu damar Raina ki, ki Bari in dai Yana son ki zai dawo gare ki" "Hmm na sani dama haka Zaki ce, zargina ya tabbata Kenan" "No wallahi ba haka bane ki fahimce ni" "Zan fahimce ki ne idan Kika yi yanda nace" tana kaina Nan ta rufe kofar motar da karfin gaske har Saida Aniyah ta tsorata, ta shige gida ta bar Aniyah a tsaye cikin tunani. *ADAMAWA* "Daddy Dan Allah ina neman wata alfarma ne a gunka" Maryam ke wannan maganar tana kallon wani tsoho da zai haura shekaru arba'in, farin glashin idon sa ya cire sannan ya rufe news paper dake hannun sa ya aje Akan tebur d'in dake gabansa, sannan ya Maida kallon sa gare ta ya ce "Ina sauraron ki my daughter" D'an Jim tayi Kan Tace "Daddy please ka taimaka min naje na ga mummy na Kai kusan shekaru goma ban ganta ba" Jin hakan yasa duk annurin dake fuskar sa ya gushe, Rai a d'an b'ace yace "Sau nawa nace Miki ki daina min maganar ta, na Sha fad'a Miki ki daina tambaya ta zuwa ganin ta don bazan bar ki ba" Cikin kuka tace "Daddy please....." 'daga Mata hannu yayi yace "Bana son jin komai daga gare ki tashi ki bani guri" Zubewa tayi a durkushe a gaban sa ta had'a hannayen ta guri guda Tace "Daddy Dan Allah kayi min wannan alfarmar ko da kuwa itace alfarma ta karshe da zaka min Dan Allah" Tashi yayi ya tsaya ya hard'e hannayen sa duka biyu ta baya Yana kaiwa Yana kawo wa sannan ya tsaya chaak Yana kallon ta yace "Meyasa a lokacin da na Baki zab'i ko Ni ko ita Kika zab'e Ni? Bayan hakan munyi yarjejeniya dake Akan baza ki tab'a zuwa gun ta ba" "Haba Daddy ko Allah ma muna Masa laifi ya yafe Mana Amma Daddy Kai ka kasa yafewa mummy Kun Sani a tsakiya Daddy shekaru dayawa sun shud'e kamata ai ku manta komai" A tsawace yace "Ke!! Lallai yarinyar Nan wato don Kinga ina son ki Ina shagwab'a ki fiye da Sauran 'ya 'ya na shiyasa kike fad'a min maganar da ranki yake so ko?" "Kayi hakuri Daddy idan maganar da nayi ta b'ata maka raai ko kad'an ban fad'i hakan don na b'ata maka Rai ba, Allah ya huci zuciyar ka" ta tashi da niyar tafiya sai Taji ance "Haba Abban Maryam ya kamata kaji tausayin yarinyar Nan ka barta taje ta ga mahaifiyar ta Dan Allah" Cikin sauri Maryam Tace "A'a Umma Dan Allah Karki sa baki a maganar duk sanda Kika sa baki ba ku kare maganar da dadi" "Kyaleni Maryam dole na fad'a Masa gaskiya ko Yana ko baya so haba, Meyasa kake son kanka dayawa? Anan fa kullum sai kaje ka duba mahaifiyar ka don ganin ya Laifiyar ta take Amma yarinyar Nan tun tana da shekaru biyar aka raba ta da Uwarta kullum cikin rokon ka take Amma kaki bata izini Gashi yau harta gama jami'a har ta Fara aiki Amma Shiru kake ji idan zaka daina son Kan ka ya kamata ka daina kayi abinda ya dace" "Iyeeee lallai saudat Ni kike yi wa tsawa? Sannu Uwata,To ko Zaki sa hannu ne?" Ya na nuna Mata bayan sa, "A'a me yayi zafi daga fad'an gaskiya Sai cibi ya Zama kari? A matsayina matar ka Dole ma fad'a maka gaskiya ko kana so ko ba ka so" Huci yayi yace "Ehh hakane, to ki sani ki dab da barin gidan Nan" "Toh sai me don ka sakeni a kaina a kafara? Dama d'aya ya rage kaga shikenan" tana kaina ta haura sama Yana Mata magana tayi burus dashi yace "Saudat ki dawo Nan ban gama magana dake ba" Juyo wa tayi ta kalle shi Tace "Sai ka Bari idan naje na fad'a wa Wacce zaka ji maganar ta in yaso sai na dawo mu cigaba" Rai a b'ace yace "toh wallahi ba da izini na ba, idan Kika fita a gidan Nan ban yafe ba" Yar karamar dariya tayi tace "kwantar da hankalin ka alhajina ba fita zanyi ba, ka manta Yanzu muna cikin zamanin technology wayata zan d'auko na Sanar Mata abinda ake ciki" tana Kai Nan ta shige d'aki da sauri. Ganin hakan yabi bayan ta fuuuu, Maryam ganin hakan ta shige d'akin ta, Yana Shiga ta samu har ta kirata yana ringing da sauri ya kwace wayar ya katse had'e da fad'in "Ashe baki da hankali ban sani ba?" Hannun a kwankwaso tayi d'aurin ture kaga bala'i tana bubbuga kafa d'aya wani irin kallo ta Masa Tace "Kai hankalin naga kake dashi shiyasa kake Abu kamar Wanda ya gudo daga gidan mahaukata" Kama Baki yayi yace "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un Ni Ni Saudat gidan mahaukata?" Wani irin harara ta Masa Wanda yasa ya Sha jinin jikinsa, karar Wayar yasa shi saurin dubawa yaga lambar hajiyarsa ce, Mika Mata wayar yayi yace "Dan Allah Karki fad'a Mata komai kinji?" Murkuda Masa Baki tayi Tace "Sai na fad'a" da sauri ya Fizgi wayan yayi picking da Sallama daga d'ayan b'angaren Tace "Ha ahhhh Kaine dama? Ina saudatun?" "Emm emmm ta Shiga wanka" "Toh wane ne ya kirani naga missed call?" "Itace ina ganin gaisuwa ce kawaii" "To too Kuna lafiya dai ko?" "Eh lafiya kalau" "Kace lafiya Kuma nake Jin muryar ka wani iri?" "Daga bacci nake hajiya" "Toh shikenan, yauwa idan Allah ya kaimu gobe ku turo min yarinyar Nan Mairamu" "Toh hajiya insha Allah" sai ta katse wayar. Dariya Umma tayi Tace "Ta ma fi sauki kaga sai ta Sanar Mata Baki da Baki sai yafi dad'i ma" "Saudat wallahi ki kiyaye ni, toh shikenan na amince taje d'in" Umma Murmushin had'e da dariya tayi Tace "Dan Allah dagaske kake alhaji?" "Ta shirya jibi taje" Da sauri ta rungume shi sannan ta sumbace shi a goshi Tace "Shiyasa na ke Kara sonka Alhaji na" Ture ta yayi a Kan gado ya wurga Mata wayarta yace "Zaki ce haka ai tunda an cuce Ni" sai ya shige ban d'aki,dariya tayi ta fice daga d'akin ta haura saman Maryam. Umma na fad'awa Maryam tsalle tayi ta rungumeta ta tana kukan farin ciki tayi ta Mata godiya,umma ta tabbar mata da bakomai hakan zata yi wa 'ya 'yan cikin ta. Tun a Daren ta Fara Shiri, ta Kira mahaifiyar ta ta shaida mata tayi farin Ciki matuka, Bata yi kasa a gwiwa ba ta Sanarwa mijin ta Shima yayi murna don Haka kawai Allah ya d'aura Masa sonta. MARYAM A KANO Karar horn d'in da yaji yasa shi saurin mikewa ya fito daga part d'in sa da sauri,mummy na ganin sa ta kad'a Kai tace "Haba Irfan kabi a hankali Mana ai Nan zata shigo" Murmushi yayi yace "Bari dai naje na taro ta" Fitar sa yayi dai dai da lokacin da ta sauko da kafarta d'aya a waje tana zaune daga cikin mota ganin sa yasa ta fita da gudu tana dariya had'e da fad'in "Oyoyo Yaya" Shima Dariya yayi yace "Oyoyo Yar Kanwata" rungumar sa tayi kyam da sauri ya ture yaji ya soma Shiga wani irin yanayi, cikin muryar shagwab'a Tace "Yaya lafiya?" "Lafiya kalau Zo mu Shiga daga Ciki" Turu baki tayi tace "Ture Ni fa kayi" Yace "Eh Mana Baki San kin girma bane?" Rufe fuskan ta taking da hannayen ta tana dariya kasa kasa, rankwashin ta yayi sannan ya riko hannun ta Kai tsaye parlor suka Shiga suka tarar da umma na shirya dinning da gudu ta nufi inda take ta rungume ta. Kuka Mai sauti ta sake, ta rungumi Umma a jikinta kyam kamar zata shige jikinta, Umma na rarrashin ta yayin da Maryam kamar ce mata ake ta Kara kukan, hakan yasa ummu ta Shiga kuka, Sageer nad'e hannun say yayi ya jingina a jikin bango Yana kallon su sun d'auki kusan mintuna goma a Haka sannan ya Karasa inda suke yace "Mummy and daughter love, Yanzu dai ki fahimtar Dani kukan me kuke? Nasan it has been long Baku had'u ba Amma kukan Nan ya Isa haka mana Kar hawayen ku ya Kare" Rankwashin sa Umma tayi Tace "Kaga ja'iri Ina ka tab'a Jin hawaye ya kare?" Tsotsa inda ta rankwashe sa yayi hade da fad'in "Ban tab'a gani ba Amma Idan kuka cigaba da hakan za a Fara a gidan Alhaji Mubarak Dalha." Gyaran murya sukaji, duk su ukun suka Maida kallon su I zuwa saman steps d'in Murmushi yayi yace "Kai Irfan me Kuma iyalan Alhaji Mubarak Dalha sukayi?" Murmushi yayi yace "Abba Ashe kana Nan na d'auka ka fita?" "A a wane Ni My one and only daughter zata Zo ai Dole na aje komai" Da saurin ta nufi inda yake ta gaishe shi cikin girmamawa ya amsa ba yabo ba fallasa yace "Da alama My Maryam ta girma Yanzu 'yar hug d'in da akeyi wa Abba babu?" Yana bud'e hannayen sa. Murmushi tayi ta rungume shi,ya Dan shafa kanta yace "Allah ya Miki Albarka" ta amsa da ameen, "Abba Ni kuma fa?" Umma rike Baki tayi Tace "Oh ni zanga ranar da Irfan zai girma haryanzu kishi kake da ita?" "To Umma cewa fa yayi Allah ya Mata Albarka kamata ai yace Allah ya muku Albarka" Maryam tace "Yaya Yanzu duk tsawon lokacin Nan da kake ta kwasan Albarka na yau kawai sai ya tada maka hankali, Amma naji dad'in ganin ku a Haka Abba ban yi tunanin zan ga ranar da Kai da Yaya zaku yi Wasa harda dariya ba" Murmushi yayi yace "Ni kaina banyi tunanin hakan ba My Daughter Don gaskiya har na cire Rai Amma Yanzu gashi kusan four years Kenan kamar ba a yi ba" Umma Tace "ai Alhaji har Ni kaina mamaki nake lokaci d'aya ya canza" Yar karamar dariya yayi yace "Ni kaina banyi tunanin Aniyah zata canza min tunani ba" Umma tace "me kace?" Yace "A a cewa nayi ku tayi na da addu'a Allah ya cigaba da Kara shirta muka Ni" Abba yace "Addu'a Kam muna Kai ai, Allah ya Albarkaci Rayuwar ku" Duk suka amsa da ameen. Umma Tace "Maryam je ki watsa ruwa nasan kin d'ebo gajiya hirar Nan ba Karewa zaiyi ba" Ta ce "To Umma" Ta nufi part d'in da aka gyara Mata Sageer yace "Ke wa zai d'aukan Miki tarukucen ki?" Turo Baki tayi tace "Yaya pleeeeassse" Zaro Ido yayi ya kalle ta yace "Please what?" Sai ta nuna Masa akwatin ta, yace "Laa ila yarinyar Nan ta Raina Ni Amma bakomai tunda yau ke bakuwa ce zan bauta Miki Amma Zaki ji a jikin ki" da sauri ta bargun shi kuma ya bita da akwatin. Yana Shiga ya samu harta Shiga ban d'aki ajiye mata yayi, yayi ficewar sa bayan ta gama wanka sukaci abincin a ka zauna zaman hiran yaushe gamo. "Mummy" "Subhannallah Liyah me ta same ki? Ki duba fuskan ki duk jini hankalin Yar uwar ki ya tashi Sosai" "Hmm na munafurci ne abinda take so ke ta samu Akan me hankalin ta zai tashi?" "Kamarya abinda ta so ta samu, kimin magana ta yanda zan fahimce ki?" Cikin muryar kuka Tace "Mummy Sageer ya rabu Dani Kuma na tabbata Aniya ce sila" "Ya rabu dake? To me hujjan ki na cewar itace sila?" "Sabida duk abinda nake so sai ta nemi hanyar rabani dashi" "Ya Salam Liyah ki daina fad'an haka Aniyah baza ta yi miki Haka ba ya kamata ki daina d'aura Mata laifi" Murmushin takaici tayi Tace "Nasani Dama haka zakice na manta Ashe fa Bata laifi ko?" Tana kai Nan ta haura sama Rai a b'ace mummy kuwa kallon bayan ta take har ta shige d'akin. Jiki a mace Aniyah ta shigo mummy na ganin ta ta gane sun had'u, rarrashin ta kawaii ta Shiga yi Aniyah ta kirki murmushin karya Tace "Bakomai mummy na mata uzuri nasan tana Jin zafin rashin masoyin ta ne Dole tayi hakan" Mummy Tace "Allah ya Miki Albarka Aniyah tabbas ke 'yace" "Ameen mummy bari na watsa ruwa" "Dan Allah ko da zata Miki magana Karki kulata kinji?" "Tog mummy" Tana Shiga d'aki ta tarar da ita zata shiga wanka a nitse tace "Liyah na amince zanyi wa Sageer magana" Da sauri Tace "Dan Allah dagaske kike ?" "Eh dagaske nake" Rungumar ta tayi Tace "Nagode" sai ta Shiga ban d'aki, Aniyah mamaki ne ya rufe ta, ta manta ranar da Liyah ta tab'a jikin ta da sunan runguma, tun da Sageer ya Shiga Rayuwar su ya rusa dukkanin farin cikin su Amma taji dad'in hakan. A ranar tare sukaci abinci sukayi kallo tare, duk kowa sai da yayi mamaki musamman ma Daddy da yasan ya Yanzu yaran shi basu jituwa. Har restaurant d'in da suke yawan zuwan da Sageer da je da fatan zata ganshi taci Sa'a ta tarar dashi a gun Yana Shan coffee, Yana ganin ta ya b'ata Rai da Sallama ta Isa gun sa, Amma Bai amsa ba tace "Haba Sageer Sallama fa na maka Kuma baza ka amsa ba" Kauda Kai yayi yace "Wa alaikissalam" Tace "zan iya zama?" Yace "Malama nasan ki ne da Zaki ce min Zaki zauna?" "Haba Sageer Dan Allah kayi hakuri muyi magana please lets fix this" "Bana bukatar fixing komai da ke kin gane ko?" "To naji Amma Dan Allah ina so ka fad'a min Meyasa baka sona? Ko dai akwai Wacce kake sone?" "Eh akwai Wacce nake so" Liyah ji tayi kamar zuciyar ta zata fashe Amma tayi kokarin rike kanta Tace "Wace ce?" Murmushi yayi yace "ce Miki akayi ban da hankalin da zan fad'a Miki don ki Samu damar illa ta min ita ko?" Gujeran da ke gaban ta ta jaa ta zauna sannan Tace "Ko kad'an wallahi ba haka bane ko ba komai anyi zaman mutunci kawai so nake na San Wace Ce" Huci yayi yace "Liyah tunda nake ban tab'a son ki ba dai dai da kwayar zarra bake kad'ai ba ban tab'a son wata 'ya mace ba sai mace d'aya Wacce ta canza Ni ta Maida Ni mutumin Kwarai" Cikin Rawar murya Tace "Wace ce haka Kuma me ta maka?" "Kyakkyawa ce son kowa kin Wanda Bai samu ba, Haki ka Allah ya Mata hallita Mai kyau gami da kyawawan Hali, Wanda halayen ta masu kyau ne suka sa na fad'a Soyayyar ta,sannan ita ce sanadiyar samun kwanciyar hankali na da family na" "Naji naji yabon ya Isa haka nidai so nake na San Wace ce" Murmushi yayi yace "Aniyah nake so" A zabure ta mike Tace "What? Wace Aniyah?" Shima tashi yayi yace "Aniyah d'aya Wacce Kika sani na sani ita nake so Kuma na ke kauna" Cikin kuka Tace "Meyasa Sageer mene ne Wanda take dashi Dani bani dashi Kar ka manta kamannin mu d'aya" "Fuskar ku d'aya hakane Amma Aniyah na da abubuwa dayawa Wanda Kika rasa" A tsawace Tace "Mene ne wannan Dani bani dashi?" Shima ihun yayi yace "Zuciya Mai kyau Aniyah tafiki da zuciya Mai kyau, Amma ke Kanki kawai Kika sani, Aniyah tafi damuwa da damuwar wani akan nata" "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un har Kai Sageer kowa Aniyah Aniyah Aniyah" "Eh harni sunan Aniyah Yanzu Kika Fara ji sabida ita Yar halakce" Tasss tasss maruka biyu masu zafi ta shafa Masa sannan Tace "I hate you" sai ta fice da gudu tana kuka. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Ya dai Fans na daina ganin comments dinku, ko dai ya daina burge ku ne, Ni don ku nakeyi idan Baku so sai na dakatar dashi😔😢 Please wa anda suke wattpadd ku daure ku Rika min Comments da Vote Taku a kullum Milhat Yar terawa 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* '''Kungiya d'aya tamkar da dubu''' . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ '''Story and Written by''' '''Fadeelah Yakub (Milhaat)''' Follow me on Wattpad @milhaat🙏🏻 *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* Not edited ```PAGE```2️⃣6️⃣0️⃣↪️2️⃣7️⃣0️⃣ ```PREVIOUSLY``` "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un har Kai Sageer kowa Aniyah Aniyah Aniyah" "Eh harni sunan Aniyah Yanzu Kika Fara ji sabida ita Yar halakce" Tasss tasss maruka biyu masu zafi ta shafa Masa sannan Tace "I hate you" sai ta fice da gudu tana kuka. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ............a tsawace Tace "Ina take? Ina take munafuka yau asirin ki ya tonu" Cikin sauri Mummy ta fito daga kitchen hannun ta rike yake da cokalin miya sa alama girki take Tace "Liyah lafiyan ki kuwa? Meyasa kike Mana ihu a gida?" Rai a b'ace tace "Mummy Ina munafukar yarki take?" Cikin rashin fahimta mummy take kallon ta Tace "Munafuka kuma? Liyah Ni ban haifi Munafuka ba" Murmushin gefen baki tayi ta d'aura hannu a kwankwaso Tace "Mummy Baki dai sani ba wallahi kin haifi Munafuka" A tsawace mummy Tace "Ke Liyah ki shiga taitayinki Kar ki kuskura ki Raina min hankali, me yake faruwa?" Liyah ta fashe da kuka cikin sauri ta rungumi mummy tana fad'in "Mummy Sageer ta rabu dani yace min Aniyah yake so ba Ni ba" Mummy ta d'an dage ta d'aga jikin ta tana kallon cikin kwayar idon ta Tace "Liyah na Sha fad'a Miki ki daina yiwa Yar uwarki kazafi ya kamata ki daina zargin ta" "Haba mummy Meyasa baza ku yarda da magana ta bane, wallahi wallahi Umma shi da bakin sa ya fad'a min cewar Aniyah yake so" "Ikon Allah wata gaskiyar Mahaifin ku da yace Sageer na so ya rusa Masa iyali, shi Kuma ya zai Mana Haka? Ya soki ya so Yar Uwar ki?" "Hmmm mummy ba laifin Sageer bane duk laifin Liyah ne" "Subhannallah liyah ke baza ki daina d'aura wa Aniyah laifi ba yanzun Nan fa Kika ce min shi yace Miki Yana son ta Amma Kuma kice laifinta ne? Ko itace tace Miki tana son sa?" "Mummy Amma....." Sallamar Aniyah ce ta katse ta, Aniyah Tace "Mummy lafiya ya na ganku haka kunyi curkocurko?" Kirkiran Murmushi mummy tayi Tace "A a bakomai cewa tayi na bata magani kanta na ciwo" "Kanta na ciwo Kuma Ni banji komai ba? Ko Shiyasa ki kuka d'azu?" "Eh" kawaii Tace Mata, Aniya Tace "Ayya sannu Allah ya sauwaka" ta amsa da ameen. Aniyah Tace "Mummy munyi bako fa?" "Bako da yamman Nan? "Amma wane ne?" Murmushin tayi Tace "Mummy Bari na ce Masa ya shigo is a surprise" Liyah kokarin barin gun take Aniyah Tace "Liyah ki tsaya Mana kiga bakon namu?" Tab'e baki tayi Tace "Toh" ta nemi wuri ta zauna. Mummy Tace "Bari na aje spoon din Nan to" Aniyah na fita Bata dad'e ba suka shigo tare da wani saurayi Wanda na kasa ganin fuskar sa dakyau. Shigowar su yayi dai dai da shigowar mummy, mummy ba ganin su Tace "Wai Wai kice babban bako mukayi Sabir Kaine ka Zama Haka?" Tsotsa keya yayi ya durkusa ya gaida ta cikin ladabi da biyayya ta amsa cikin farin Ciki da walwala sannan Tace "ka tashi man ga wuri Nan zauna" Tashi yayi ya zauna, tunda ya shigo Liyah ke ta kallon sa a zuciyar ta Tace "duk kyawun Sabir da su Aniyah ke kod'a wa batayi tunanin ya Kai haka ba gaskiya ya hadu iya had'uwa, duk kyawun Sageer Bai kamo kafan sabir ba in ko Haka ne ya canza ko Kuma a baya ban Kare Masa kallo bane?" Sabir yace "Our future Lawyer ba magana ne?" Amma tayi nisa a tunani tana kallon sa, Aniyah dake a kusa da ita take sai ta tab'a ta, ta d'an razana kad'an cikin i'ina ce "na am" Aniyah Tace "Sabir na Miki magana" "Afwan please Ina wuni?" Ya amsa da "lafiya kalau ya kike "Alhamdulillah Ashe ka dawo naji baka kasar?" "Eh na dawo" "Toh ya karatun da fatan an gama lafiya?" "Lafiyaa Lau ya naka?" "Alhamdulillah muna Nan saura kad'an" "Toh Allah ya taimaka" Nan akayi ta Hira har Liyah ta manta da abinda Sageer ya Mata har Saida Sabir ta musu Sallama ya tafi. Aniyah na kokarin Hawa saman su, Liyah tayi saurin jawo gashin ta wani Kara ta saka da sauri mummy ta fito ta na ambatan "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un Liyah me haka ki sake" Amma Liyah sai Kara jaan gashin ta take, ihun da Aniyah ke yi yasa Granny ta fito ganin suna fad'a abin ya Bata mamaki da sauri suka shiga tsakanin su, Aniyah na kuka Liyah Kuma sai huci take duk da ita kanta tana Jin zafi gashin ta, hakan bai Hana ta yi Mata mugun ta ba. Granny Tace "Yau me zan gani Haka? Fad'a Liyah fad'a kike da Yar uwarki Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, me ya faru?" Mummy Tace "Mama bar su shirme ce kawai irin nasu ku wuce ki Shiga daga Ciki" Granny Tace "Kamarya su Shiga Ciki ku zo muje mu zauna ya sai naji me ke faruwa a tsakanin ku duk tsarin Rayuwar ku ta canza kun daina cin abinci tare Kun dai na Sa Kaya iri d'aya hatta Yar hiran Nan da kuke Kun daina" "Mama ki rabu da yaran Nan Dan Allah" "Husnah na lura Kuna b'oye min abubuwa da dama a gidan Nan da ke da Hafeez ko don ban haife ku bane oho" Da sauri Mummy ta karaso inda Granny take tace "Haba Mama ya zakice haka? Nasan ke ba mahaifiyar mu bace Amma kin Mana abunda mahaifan mu Basu Isa su Mana ba, Dan Allah kiyi hakuri ki daina fad'an haka Ni da Kai na zan fad'a miki, akwai wani yaro d'an makarantar su sunan sa Sageer....." Nan ta jero Mata komai tun daga farko har karshe, Granny wuri ta samu ta zauna tana jinjina wannan al'amarin Tace "Liyah Meyasa? Umm Meyasa kike haka haba Dan Allah ki duba kiga kina d'aukan alhakin Yar uwarki Karki bari so ya rufe Miki Ido" Liyah tace "Granny ba wannan ba naji kince baki haife su ba, kina nufin ke ba mahaifiyar Daddy ba Kenan ko kuwa me? Na kasa fahimta?" Aniyah Tace "Nima tunanin da nake Kenan" Granny rarraba Ido kawai take don ita Sam Bata San lokacin da ta fad'in hakan ba tabbas idan Rai ya b'aci hankali yana gushewa. A tsawace Mummy Tace "Ashe Baku da hankali ban sani ba? Akan me zaku sata a gaba Kuna interrogating d'inta?" Murmushin gefen baki Liyah tayi Tace "Toh Mummy mun sa ta a baya, Amma Ina so ke ki fad'a Mana gaskiyar me ke faruwa" Shiru mummy tayi ta rasa me zatace har Saida zufa ya Fara keto Mata, Aniyah ganin hakan Tace "Liyah is okay tunda Basu shirya magana ba ki Kyale su idon lokaci yayi zamu sani" A tsawace Tace "Ke Munafuka Ni ba dake nake ba ki daina Shiga harkata kin gane ko?" Tana Kai nan ta haura sama, Granny da Mummy jikin su duk yayi sanyi Aniyah Bata bar gun ba har sai da tabbatar sun Zama normal. Tana Shiga d'aki ta zauna a bakin gado tace "Liyah Dan Allah ki tashi muyi magana ta fahimta Dan Allah" da farko Taki kulata ganin ta nace yasa ta tashi Amma ba don ta so ba. Aniyah Tace "Liyah please ina so ki sani Ni bana son Sageer ko kad'an Asali ma bai tab'a burgeni ba, Kuma kamar yanda kike son shi Nima Ina da Wanda nake fiye da tunanin ki, ya kamata ki rabu da Sageer d'in Nan ki rungumi Sabir wallahi Sabir Yana matukar Kaunar ki Kuma idan ya aure na tabbata baza ki Sha Wahala ba" Tafi Liyah ta Shiga yi a fuskar Aniyah har sai da tayi Mai isanta Tace "Wow bravo, gaskiya kin wuce in da nake tunani ke duk mutanen gidan Nan suna Miki kallon mumina, Mai ilimi,Mai tausayin Ashe ba haka bane? Wato na rabu da Sageer sai ki samu ya aure ki ko?" Rai a b'ace Aniyah ta tashi ta Tsaya "Liyah ya kamata ki sani ba tsoron ki nake ji ba Kar kiga Ina yin shiru ki d'auka Ina shakkar kine ina so mu zauna lafiya ne dake Amma na lura ke bakya ganin hakan" Tashi Liyah tayi Tace "lallai Kam wuyanki ya Kai na yanka, Ni kike yi was tsawa?" Tana nuna kirjin ta. Murmushin Aniyah tayi Tace "Kina mamaki ko? Sabida ban tab'a Miki haka ba ko? To ki sani daga Yanzu idan Kika min sai na Miki tunda dai ba tsoron ki nake ji ba" "Bance kiji tsoro na ba, Kuma da kina so muyi sulhu kamar yanda Kika fad'a Zaki same Sageer kice Masa bakya son sa ya Soni ba ke ba" "Zan tabbatar Miki da hakan yanzun Nan, bani number sa" Ba musu ta b'ata duka biyu ya d'auka da Sallama ta amsa, Tace "Sageer Aniyah ce" Sageer dake kwance yayi saurin tashi ya zauna cike da mamaki yace "Aniyah kece dagaske kece?" "Eh nice ina so mu had'u mu tattauna wata magana" "Okay kina Ina ne Yanzu nazo na same ki?" "A'a ba yau na sai gobe zan Zo studio d'inka" "Okay to shikenan sai na ganki" Bata ce komai ba ta katse wayar ta fita daga d'akin. Shi Kuma ya bi wayan da kallo, wata iriyar murmushi Liyah tayi Wanda yake cike da manufofi sannan Tace "hmmm Yarinya idan kin San wata Baki San wata ba" Ita ma ta bi bayan Aniyah. A dai dai sanda ta sauka taji Aniyah na fad'in "A'a Mummy Dan Allah ku raba Mana d'aki nikam na gaji don wallahi ta Fara turani bango" Granny Tace "Aniyah yin hakan fa zai sake b'ata komai ne kiyi hakuri" "Granny please Kar ku Hana mu raba d'aki idan na biye Mata wallahi za muji wa juna ciwo ne" Muryar Liyah suka jiyo tace "To saime a raba d'akin Nima ba fi son hakan" Mummy kasa cewa komai tayi takalli wannan ta kalli wanchan, Daddy da Huzaifa da Yusuf ne suke shigo da Sallama hannun su rike da ledoji, da alama shopping sukaje. Daddy tsayawa yayi chak ganin duk su hud'un a tsaye kallon sunya Shiga yi d'aya bayan d'aya Kan yace "lafiya ya na gan ku haka?" Aniyah ne tayi saurin fad'in "Daddy so nake a raba Mana d'aki" Daddy mamaki ne ya rufe shi yau Aniyah ce take neman a raba musu d'aki tabbas akwai gagarumar matsala, yace "Aniyah ke da Kan ki me aka Miki?" Nan ta jero Masa komai, Daddy ransa yayi mutukar b'aci yace "Baza a raba d'akin ba in yaso ku kashe Kan ku, Aniyah ke da nake Miki kallon Mai hankali Ashe duk kanwar jaa ce, to Bari kuji wannan ya Zama shine na farko Kuma na karshe da zan ji an ambacin sunan ja'irin yaron Nan a gidan Nan, Kuma Kar ko Wacce daga cikin Ku ta sake had'uwa dashi, idan kunne ya ji" Yana rike kunnnen sa, Yana kaina ya bar palor fuu sai uban garen dake bin say baya, mummy ta bi bayan sa, Huzaifa da Yusuf suma suka shige d'akin su, Granny ma haka, sai ya saura Aniya da Liyah, tsaki Liyah tayi ta haura sama, Aniyah Kuma jikin ta ne duk ya mutu da kalaman da Daddy yayi mata "Ina Miki kallon Mai hankali Ashe duk kanwar jaa ce" Jiki a sanyaye ta fita ta zauna a garden Bata shigo ba har sai da Taji Ana Kiran sallaar Maghriba ta shigo cikin gida. *WASHE GARI* Aniyah ta shirya zata wuce asibiti Liyah da sauri ta biyo ta parking space Tace "Zakije ganin Sageer d'in ko?" Zaro Ido tayi Tace "Baki ji abinda Daddy yace bane yace Kar mu sake ganin sa?" "To sai me ai ba zai Sani ba ko ke Zaki fad'a Masa, kin San daini bazan fad'a Bako? Kawaii kije duk yanda ake Ciki ki fad'a min" Huci tayi tace "kaaai A'a Liyah bazan je ba" Rai a b'ace tace "Dama na San ke Munafuka ce to wallahi ko kije ko Kar ki sake kulani kinji na gaya Miki" Tana kokarin barin gun sai ji tayi Tace "Zanje" da sauri ta Juyo Tace "Dagaske kike Zakije?" "Eh da gaske Zanje" Murmushi tayi Tace "Karfe nawa kin San Bai cika Zama a studio ba" "Karfe biyu zamu tashi Kan three zan Isa ai" "Okay by then Zaki same shi" "Okay to" Tana kokarin Shiga motar ta Liyah ta rungume ta Tace "Thank you" Sannan ta shige Ciki. Murmushi Aniyah tayi Tace "Oh Liyah halinki sai ke" ta shige motar ta, ta fice daga gidan. Liyah na ganin Aniyah ta fita ta tunsure da dariya, tasa hannun ta duka biyu a kwankwaso tace "Yanzu aka Fara wasan sai kin Raina Kanki" ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Mu had'u a page na gaba Milhaaat ce Yar terawa yawan comments yawan typing😤 Masu using Wattpad bana ganin comments dinku da vote Dan Allah ku Rika min.🙏🏻 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* '''Kungiya d'aya tamkar da dubu''' . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ '''Story and Written by''' '''Fadeelah Yakub (Milhaat)''' Follow me on Wattpad @milhaat🙏🏻 *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* Not edited ```PAGE```2️⃣7️⃣0️⃣↪️2️⃣8️⃣0️⃣ Murmushi Aniyah tayi Tace "Oh Liyah halinki sai ke" ta shige motar ta, ta fice daga gidan. Liyah na ganin Aniyah ta fita ta tunsure da dariya, tasa hannun ta duka biyu a kwankwaso tace "Yanzu aka Fara wasan sai kin Raina Kanki." ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ .............."hello gani Ina waje" "Okay ki shigo Mana" Ba ta d'au lokaci ba ta shigo, Yana ganin ta sai washe baki yake Aniyah Kuma bata na San yanayi ba, wani d'aki ya nuna Mata su Shiga ba musu ta bi bayan shi. Suna Shiga juyowar da zanyi sai na hangi Liyah na leken su a hankali ta shigo ta rufe kofan ta baya sai ta shige wani d'aki dake kusa da Wanda suka Shiga, Murmushi Naga tayi ta zaro waya ta cire sim d'inta ta d'aura wani sim d'in, ta dad'e tana Kira Kan akayi picking handkerchief tasa ta d'aure wayan ta canza murya banji me ta ce ba na ga ta katse wayar had'e da cire sim d'in Nan take ta karya sim d'in, sai leke take ko wa take jira sai Allah. 'bangaren su Aniyah Kuma sun Shiga ya ce "Bismillah ki zauna" Yana nuna Mata kujerar dake gefen ta, kallon kujerar tayi sannan Tace "Ba Zama nazo yi ba Irfan, nazo ne mu yi magana da Kai" Shima kasa zaman yayi ya tsaya Yana kallon ta yace "Toh Ina sauraron ki Amma maganar ta mene ne haka?" Gyara tsayuwar ta tayi Tace "Irfan I never expect this from you Meyasa zakayi haka?" Cikin rashin fahimta yake kallon ta yace "Look Aniyah ban fahimce ki ba maganar da kike ba, me kike nufi ne?" Langwabe Kai tayi tace "Maganar Liyah nake yi me yasa zakayi Mata haka? Bayan kasan irin Kaunar da take maka haba Irfan" Murmushi yayi yace "Hakane nasan tana Sona Ni Kuma ke nake so, laifina ne da Allah ya d'aura min sonki?" Dafe Kai tayi Tace "Oh Allah na nikam na rasa yanda zanyi da Kai, Kai da Liyah Kuna kokarin haukata Ni, ban Zo Nan don Jin wannar maganar ba, Dan Allah ka yi hakuri ka aure ta dan Allah, na roke ka, ta d'auki laifin duk ta d'aura min alhalin ba laifina bane ba" "Zan so ace wata alfarma kike nema da na Miki Aniyah am sorry bazan iya Soyayya da ita ba" Cikin sanyin murya Tace "but why? Why Irfaan" Ya marairaice yace "sabida halayyan ta basu min ba, tana da son kanta da yawa ga kishi kamar Wacce batayi makaranta ba, Amma ke kinfi fifita damuwar wasu Akan ki, Aniyah Ina Kaunar ki ne ba don komai ba sabida kece silar shiryuwata kin zama tamkar hasken fitila acikin Rayuwa ta bana tunanin zan iya son wata bayan ke Kuma a shirye nake na zauna ba tare da nayi aure ba har karshen Rayuwa ta" Aniyah iska Mai zafi ta hura sannan Tace "Nasha fad'a maka cewar bani bace Wacce kake tunani it's just an misunderstanding please ka Auri Liyah" A tsawace yace "nooo I won't" har Saida ta tsorata Tace "Toh shikenan na barka lafiya" Liyah na Jin karar anyi parking na mota a waje ta leke ganin motar yasa Tace "Good shine" cikin tsand'a tazo ta bud'e kofar. Da sauri ya bi bayan ta, tana kokarin bud'e kofar Amma yaki bud'ewa, ganin ta na wahala yasa hannu don ya tayata Amma Shima ya kasa a tare suka sunkuya don jaan kasar kofar, tsarkan dake wuyan ta sai ya hard'e da aninin rigar sa. Liyah na Jin karar anyi parking na mota a waje ta leke ganin motar yasa Tace "Good shine" cikin tsand'a tazo ta bud'e kofar. A tare suka Mike tsaye shi ya sa hannu Yana kokarin cirewa kwasam sukaji an turo kofar ga mamakin su Daddy(Mahifin su liyah) suka gani, zaro Ido sukayi a tare, Daddy shi kansa mamaki yayi ganin su a haka cikin b'acin Rai yace "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, Aniyah me zan gani haka?" Cikin Rawar murya Tace "Daddy ba abinda kake tunani ba ne wallahi I can explain" A tsawace yace "Shut up, na Riga na ga komai Aniyah, kin bani mamaki sanda aka kirani na karyata Mai shi Ashe gaskiya ne" Sageer yace "Daddy wallahi ba...." Ka tse shi yayi da fad'in idan ka sake kirana da Daddy wallahi sai na fasa maka Baki marasa mutunci" Yana Kai Nan ya riko hannun ta ya jaa ta da karfin gaske har sai da tsarkan ya tsinke a jikin rigar sa, suna fita yace "ki Shiga motar ki Kai tsaye gida Zaki wuce ina biye dake" Jiki a sanyaye ta Shiga motar ta Daddy kuma ya Shiga nashi Yana biye da ita. Ganin duk sun fita, ta fito daga inda ta b'uya Tace "Yarinya wa ya ce Miki borni gabas take kad'an Kenan daga cikin abubuwan da na shirya Miki." Tana Kai Nan ta fice da sauri don Kar wani ya ganta, ta dad'e tana tafiya Kan na hango motar ta,( oh wato Liyah ta San Kan tsiya shiyasa ta aje motar ta da nesa to Allah ya shirye ki). *KAUYE* Kasantuwar mutuwar Rahila shiyasa ba'a yi hidima ba a sunan abinda ta Haifa duk da hakan dai an d'an yi shaye shaye da ciye ciye a kasa Mata suna Anastasia Amma suna kiran ta da Princess. Princess ta taso cikin gata, Mahifin ta da kakanin ta sun d'auki Soyayyar duniya suka d'aura Mata yayin da Rose ta d'auki tsanar duniya ta d'aura mata, in prince na kusa har goyon ta take ta rika nuna Mata so kamar zata cinye ta Amma da zaran baya Nan sai ta Rika dukan ta ba dalili, hakan yasa ta tashi cikin tsoron ta. *BAYAN SHEKARU Takwas* Rose na ganin farfajiyar gidan sai kaiwa take tana kawo wa a fili Tace "Na rasa wani irin so yake yiwa yarinyar Nan, na samu na juya hankalin Sarki da matar sa Amma shi na kasa, ko dai na shirya naje gun matar Nan da nake Jin Labarin tane? Bari dai naje yanzun Nan ma kuwa" ta shige cikin d'aki ba ta d'au lokaci ba ta fito hannun ta rike da makullin mota driver d'in ta na ganin ta da sauri ya nufe ta da niyar karb'an key d'in hannun ta d'aga Masa Tace "bana bukata yau Ni ka dai zan fita" Sai yace "But My Princess, prince yace Kar ki Rika fita ke kad'ai" "Na sani shiyasa nace maka Ni kad'ai zan fita" Tana kai nan ta nufi parking area, da sauri ta Fizgi motar ta bar gidan. Wata Mata na gani, farin kyalle ne a jikinta tayi d'aurin kirji ta d'aure kanta da wata Yar karamar farin Dan kwali, idon ta d'aya ta fari ne tass ba alamun baki ko kad'an,zaune take cikin wata Yar karamar bukka, an d'aure wasu fararen kyalle acikin ta it "Oroko please help me, I hate my sisters daughter, please ki Shiga tsakani na da ita in so samune ki kashe ta" Rose ke wannan maganar. Murmushi oroko tayi Tace "Bazan iya wannan ba Amma zan iya sa wa Mahaifin ta tsanar ta a zuciyar sa" Gyara Zama tayi Tace "Yauwa anzo gidan sauki kimin hakan Ni Kuma na Miki alkawarin baki kud'i masu kauri" Wata iriyar dariya tayi Tace "Consider it done my princess, me Kuma kike so?" Ciki i'ina Tace "Kuma Kuma Ina son haihuwa Yanzu kusan shekaru takwas Kenan ban tab'a 'batan wata ba" "Zan taimaka Miki, Amma ga wannan" wata farin kyalle ta Mika Mata ta d'aura da fad'in "Akwai wani itace aciki karfe Sha biyun dare ki sa a gaban ki zan tura Miki aljani d'aya ya Miki Ciki" A tsorace Tace "aljani kuma? Why not a Sa'a jikin mijina?" Dariya tayi Tace "Sabida babu rabo tsakanin ki dashi Kar ki damu baza su cutar dake ba, baza ma kisan anyi ba, zai Rika kusantar ki har zuwa lokacin da Ciki zai Shiga" Chan kasa ta amsa da "Toh" Sai ta Mika Mata wata Yar karamar kwalba Tace "ki sa Masa a abinci Yana ci shikenan zai daina Kaunar ta" Godiya ta Shiga yi mata Kud'i masu uban yawa ta aje Mata sannan ta tashi ta tafi. Bayan an gama girkin dare a ranar ita da kanta ta shirya abinci a dinning shi kansa yayi mamakin ganin hakan Amma Bai kawo komai a ransa ba, sai da tabbatar ta sa maganin yanda akace Kuma taga yaci hankalin ta ya kwanta, bayan ya gama cin abincin ya sumbaci Princess dake kusa da shi yace "Goodnight My Prince sleep early gobe Monday ko?" Murmushi tayi Tace "Okay Daddy" ya shige d'aki, suna had'a ido da rose ta wurga Mata wata iriyar harara da sauri ta tashi ta bar gun. Karfe Sha biyu nayi ta farka tasa wannan itacen da girman sa ya Kai Yar karamar yatsa tana sawa ya shige a saukake kamar an ja shi tana kwanciya bacci Mai nauyi ya d'auke ta. Wani kyakkyawan saurayi ta gani Yana romancing d'inta har ya Kai ga ya shige jikinta. Washe gari da ta shi taji jikin ta duk kasala, ban d'aki ta fad'a tayi wanka, tana fitowa ta tarar da prince a zaune a parlor Yana kallon TVC News , sumbatar sa tayi a goshin sa Kan ta zauna ita na ta Shiga kallon. Princess na gani sanye take da uniform Riga da skirt ne iya gwiwa, rigar navy blue rigan Kuma light blue kanta Kuma tasha kitso cuku an zubo sauran a gaba, kafanta Kuma sanye yake da farin canvas da fararen socks tayi matukar kyau, wata maid na gani biye da ita hannun ta rike yake da jakar ta da alama itace ke kula da ita. Tana ganin Daddyn ta ta nufe shi da gudu tana Kiran sunan sa, tasa hannun zata rungume shi yayi saurin ture ta har Saida ta Fadi wani Kara tasa Mai Karfi sabida ta buge bayan ta, har sai da ta kasa tashi, da sauri ta Yar da jakan dake hannun ta,ta d'ago ta. Prince cikin kuka Tace "Daddy good morning" a tsawace yace "what is good about the morning? Wannan ya Zama shine Karo na farko Kuma na karshe da Zaki sake zuwa inda nake kin ji abinda nace Miki ko?" Cikin Kuka Tace "Daddy please am sorry na maka laifine ban sani ba" Tashi yayi sai ji nayi tass "ke don ubanki Ni sa'an kine Zaki Zo kina tambaya ta, ke ki saurare Ni da kyau idan kika sake min magana sai na karya ki" ya Maida kallon sa ga maid d'in yace "Ke ya sunan ki?" Cikin Rawar murya Tace "Esther" Yace "whatever ki fita da ita daga Nan ko na had'a dake" da sauri ta d'aga ta chak ta sata a baya ganin baza ta iya tafiya ba, ta d'auko jakan ta suka fice. Gun driver suka nufa a hankali ta sauke ta sai rarrashin ta take Amma Princess ta nuna abun bai dame ta ba driver d'inta Jin abin da ya same ta hankalin sa yayi matukar tashi sabida duk suna son yarinyar sabida tana girmama na gaba da ita Amma yayi mamakin Jin prince ne ya Mata haka har da Mari shi da baya son komai ya tab'a ta gaskiya Akwai abin duba. Princess tace "Uncle Mike mu tafi Kar na makara" Yace "No Princess muje asibiti tukunna" Tace "No Uncle am okay bugewa ne kawaii zanji sauki" Ta shige motar ta d'gawa Esther hannun shi Kuma ya jaa motar ya kaita makaranta. Tun daga wannan ranar princess take ganin abubuwa kala kala na mugunta Wanda prince da matar sa suke Mata Amma dake yarinya ce Mai hakuri bata damu ba gata karama sai wayo. Rose kuma kullum sai aljanin mijinta ya kawo Mata ziyara kwasam ranar ta tashi da matsanicin zazzabi cikin Rawar jiki prince ya kaita asibiti Ana gwada aka tabbar Masa da Ciki take dashi har na tsawon Watanni hud'u it's kanta tayi mamaki da akace wata hud'u ita da kwata kwata wata d'aya Kenan sa zuwa gun oroko, a ranta Tace "Ko ma dai mene ne bukata ta ta biya." Prince sai rawan Kai yake da rawan jiki a kanta, Princess ganin tsanar da Mahaifin ta ke Mata yasa idan Yana gida Bata zuwa inda yake in Bata makaranta tana tare da driver da Esther suna Hira ko Kuma taje gun kakanin ta duk da Bata samun sakin fuska a haka ta gwammaci Zama a gun su da irin kyarar da prince yake Mata. *BAYAN WATA BIYAR* Rose ta haifi 'ya mace suna Kiran ta da Angel. Angel tun tana yar shekara uku ta tashi da rashin kunya, raini da rashiin ganin girman ba gaba da ita Daddy da mummy ta kawaii take yiwa biyayya suma d'in sai sunyi dagaske. *KANO* "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, Aniyah Meyasa kikayi haka? gaskiya nayi mamaki da ba don Mahaifin Kune ya fad'a min hakan ba zan karyata ko ma waye ne, haba Aniyah a kirjin Sageer fa ya ganki duk rashin Kunyar Liyah bata tab'a yin hakan ba" Granny Tace "Hafeez nifa ban yarda ba babu yanda za'a yi Aniyah tayi hakan sabida kowa shaida ne tana da nitsuwa" Murmushin takaici yayi yace "Ni kaina gani nake kamar mafarki nake Amma da idona na gani so ki daina mamaki don ni da girmana Bazan mata karya ba" Mummy Tace "Toh Yanzu in ma gaskiya ne in ba gaskiya bace ba idan Liyah taji wannar maganar zargin da take Mata ya tabbata Kenan tsakanin su Kuma sai yanda Allah yayi" Muryar Liyah suka jiyo Tace "Mummy naji komai" a hankali take tafiya har ta Karasa ta zauna a Kan gujerar dake fuskantar Aniyah dake durkushe a kasa sai aikin kuka take. Liyah tace "Mummy an dad'e da fad'a muku Aniyah Munafuka ce yau kam Kun tabbatar da hakan ko?" Granny Tace "ke Kar ki Mana rashin kunya anan kina jina ko?" Sai ta Maida kallon ta ga Daddy Tace "Hafeez kamata ai ka saurari Yarinya kuje me zatace baku barta tace komai ba" Daddy yace "Mama me zatace bayan abinda na gani" tashi yayi hade da fad'in "ni kaina sarawa yake Bari naje nasha magani na d'an kwanta don na tabbata jini na ya hau" ya haura sama mummy ta ce "Allah ya kyau ta Dole sai an tsananta bincike akai don Ni kaina ban yarda Aniyah ta aikata abinda ake zargin ta dashi ba." Itama ta bi bayan ta tashi Granny tayi ta d'ago Aniyah Tace "Ki daina kuka kinji Allah ya tonawa Wanda ya Miki hakan yasa Shima ya samu dai dai dashi Zo Muje d'akina na Baki panadol kinyi kuka sosai Kanki zaiiyi ciwo" d'akin Granny suka haura suka barta ita kad'ai a zaune sai Murmushi take ganin zaman ba zai mata komai ba ta shige d'aki. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Mu had'u a page na gaba Please share and Comments Masu amfani da Wattpad please kuyi following d'ina, vote and Comment. Milhaaat ce Yar Terawa 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* '''Kungiya d'aya tamkar da dubu''' . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ '''Story and Written by''' '''Fadeelah Yakub (Milhaat)''' Follow me on Wattpad @milhaat🙏🏻 *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* Not edited ```PAGE``` 2️⃣8️⃣0️⃣↪️2️⃣9️⃣0️⃣ Granny tayi ta d'ago Aniyah Tace "Ki daina kuka kinji Allah ya tonawa Wanda ya Miki hakan yasa Shima ya samu dai dai dashi Zo Muje d'akina na Baki panadol kinyi kuka sosai Kanki zaiiyi ciwo" d'akin Granny suka haura suka barta ita kad'ai a zaune sai Murmushi take ganin zaman ba zai mata komai ba ta shige d'aki. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ............"Fareedah ya kamata ki daina kukan Nan ya Isa haka yau kimanin wata biyu Kenan da rasuwar Mubarak Amma kullum cikin kuka kike, ya kamata ki Sani addu'a yake bukata daga gare ki ba kuka ba" Cikin kuka tace "Mama Ina Masa addu'a Amma kullum ji nake kamar tafiya yayi, a ranar daren farkon mu ya rasu fa" "Na sani Fareedah Amma fa ki Sani kukan Nan baida fa'ida Ina so ki cire komai a ranki ki Rika masa addu'a Kuma kin ga ya kamata ki Fara zuwa school don next week zaku Fara exam." "Mama na yafe bokon bazan iya fahimtar komai ba wallahi" "Na sani, na sani Fareedah Amma ki Kwantar da hankalinki ki Rika Masa addu'a ki yawaita yin azkar komai zai zo da sauki kinji,Kuma idan kin hakura da karatun ya kike so nayi Kar ki manta irin kudin da aka kashe ya kamata kiji tausayin Mahaifin ki Kar ki zama Mai son Kai" "Toh shikenan Mama insha Allah zanyi yanda Kika ce, zan yi iya bakin kokarina Amma bazan iya manta Mubarak ba" ta Karasa maganar cikin kuka, Mama ta rarrashe har ta samu tayi bacci. "Aniyah Ina so ki fad'a min gaskiya tsakanin ki da Allah me ya Kai ki studio na yaron Nan bayan ranar da kunne na naji Mahaifin ku ya hane ku da ganin sa ko da Wasa ne Amma Kuma kinje har ind a yake har ta Kai ta kawo ma Ke Kika Kai Kanki haba Aniyah" Cikin kuka Tace "Granny wallahi is just a misunderstanding, Granny in fad'a Miki gaskiya Zaki yarda da Ni?" "Ina sauraron ki" "Granny Liyah ce na ta nemi alfarma ta Akan naje na roke shi ya cigaba da Soyayya da ita, shine na karb'i number sa na Kira shi na nemi mu had'u, bayan naje gun ne mun gama maganar zan fita sai mukaji an rufe mu ta waje" "Toh Kuma daddyn ku yace ya rungume ki ya akayi haka?" "Granny ba haka bane a lokacin da sunkuya zan bud'e kofar ta kafa Shima ya sunkuya shine fa sarka na ya rike aninin sa yana kokarin cirewa ne Daddy ya shigo, Amma nayi mamakin yanda Daddy ya sani" Murmushi irin nasu na manya tayi Tace "Liyah Kennan wato sharri tayi niyan Miki ko ince ta Miki, Kar ki damu tashi Muje" Kallon Granny tayi Tace "Ina zamuje?" "Tashi ki biyo Ni kawaii" ba musu ta bita, suna Isa parlor Granny ta Shiga kwalawa mummy da Daddy da Daddy Kira ba b'ata lokaci suka fito kusan a tare. Granny Tace "Duk kuzo ku zauna Ina da magana daku" Mummy da Daddy Akan koshin suka zauna Liyah da Aniyah Kuma aka kasa. Mummy Tace "Hafeez idan Rai ya b'aci hankali baya gushewa na tambayi Aniyah dalilin zuwan ta gun Yaron Nan me ma yake da suna? Sa.. saa...yauwa Sageer, tana da laifi tun farko Bai kamata taje gun ba tunda ka Hana ta Amma Kuma dake tana tare da shaid'aniya sai ta juya Mata tunani Ni da ku duk Kun San Aniyah na tsoron b'acin ran mutum" Cikin rashin fahimta Daddy yace "Kamar ya Mama tana tare da shaid'aniya wace ce shaid'aniyar?" "Yooooo Waye in ba Daliyah ba itace ta shirya komai" A razane Tace "Granny Ni Kuma?" A tsawace Tace "Imin shiru Munafukar banza Munafukar wofi Wacce Bata San ciwon kanta ba, Ke don wawanci da rashin sannin ya kamata sai kiyi wa Yar uwar ki sharrii sabida wani Kato Wanda ko sonki baya yi? Liyah kin bani mamaki mahaifiyar ku da Yar Uwarta ba haka suke ba suna Kaunar junar su har suka koma ga mahallicin su" Mama kuka ce ta kufce Mata sai da tayi Mai isarta sannan ta Kama bakin zanin ta ta share hawaye ta face hancin ta sannan Tace "Sairah da Sarah sun kasance Yan biyu kamar ku, kamar yanda kuke Amma halayyar ku sun banbanta duk da dai nasan Sairah tafi Sarah hakuri Amma hakan Bai sa anji Kan su ba sau dayawa nayi kokarin Shiga tsakanin su sabida akidar da suka say ransu na sai sun Auri miji daya hatta kayan su na Kona don na had'a su fad'a na kasa, Amma ke Liyah bayan mugun ta kina da bakin Hali da son kanki" ta Maida kallon ga Daddy Tace "Hafeez Aniyah laifin ta zuwa studio d'in ne Amma Liyah itace ta shirya komai don ta sa kuyi fushi da Aniyah" Nan ta fad'a musu abinda Aniyah ta fad'a Mata. Kai Daddy ya girgiza yace "Hakane naso na ga motsin wani sanda na nufi kofan d'akin da suke sannan naso Naga motar Liyah gaba kad'an da studio d'in" Mummy Tace "Kira layin da aka Kira ka dashi tukunna Kar mu yanke hukunci" Zaro wayar sa yayi daga aljihu yayi dialing Amma switch off. Mummy Tace "Maybe an saka a Black list ne Bari na gwada nawa" ta karb'i wayan Liyah tunda mummy ta karb'i wayan ta Fara zaro Ido Nan da Nan zufa ya keto Mata. Ji nayi mummy Tace "Ikon Allah, Alhaji duba ka gani wannan ai sabon sim da na saya ne na dad'e Ina nema ban gani ba,inaga kamar na fad'a maka ma" Shiru yayi kad'an da alama Yana kokarin tunowa ne, yace "Eh anyi Haka kin fad'a min hakan na nufin acikin gidan Nan aka kirani" tashi Daddy yayi yace "Liyah!!! Liyah!!" Chan Ciki ta amsa murya na rawa. Yace "Meyasa Kika d'auke Sim na mummyn ku sannan Kika yi wa Yar uwar ki sharrii?" Kasa magana tayi tasa kai a kasa, huci yayi yace "sa'an ki d'aya idan na tab'a ki zanjiwa Aniyah ciwo Amma da ba don Haka ba Wallahi Wallahi da sai na lahira yafi ki Jin dad'i, laifin ki biyu kinyi sata sannan kin Zama Munafuka, da zan biyewa zuciya ta da na dad'e da tsine Miki kin bi Duniya" A tsawace Granny Tace "Kul Kul Kar ka Fara tsinuwa ka dawo cikin hayyacin ka" Hawaye ne ya gangaro Masa Wanda shi kansa Bai Sani ba yace "Mama yazanyi Meyasa Meyasa a ko da yaushe damuwar da muke samu a gidan Nan Daliyah ce ta Zama tamkar annoba a cikin mu" Mummy Tace "Subhannallahi haba Alhaji Dan Allah Kar kace Haka 'ya Kane fa Kar ka manta bakin iyaye Kuma gashi har kuka kayi hawayen ka masiface a gare su Dan Allah kayi hakuri ka yafe Mata" "Husnah Kenan kinyi kokari da yaran Nan Kuma kina Kai Baki tab'a nuna banbanci tsakanin Su dasu Huzaifa ba Allah ya Miki Albarka, Amma Daliyah Kam bazan iya ba tafi karfina tana dab da Samin hawan jini" Liyah da Aniyah sai kallon junan su suke da sauri Liyah Tace "Daddy kamar ya Bata nuna banbanci kana nufin ba itace ta haife mu ba?" Kallon ta kawaii yayi ya kauda kansa. Aniyah a zuciyar ta Tace "Oh ikon Allah Liyah halinki sai Allah Mahifin ki na fushi dake Amma Baki damu ba sai maganar da yake fad'a ne ya Dame ki?" Tashi tayi ta durkusa a gaban Daddy Tace "Daddy Dan Allah kayi hakuri ka yafe Mana Dani da Yar Uwata insha Allah baza mu sake tsallaka maganar ba Dan Allah Daddy Kar kayi fushi damu" Gwiwar sa ne yayi sanyi yasa ya zauna Yana kallon Aniyah Murmushi yayi ya dafe kanta yace "Baki min komai ba My angel idan ma kinyi na tabbata cikin rashin Sani ne ba Kya son b'acin Raina" Murmushi tayi ta rike hannayen sa Tace "Nagode Daddy Amma Yar Uwata fa na roka Mana gafara tare Kuma ba ka ambaci sunan ta ba?" Kallon Liyah yayi murmushin takaici yayi yace "Aniyah Kinga alamar ya dame ta ne? Bata damu ba da ta damu da itace ya kamata ta Fara neman gafara" "No Daddy ba haka bane kasan ta tun ba yau ba Haka take ba ta fiye magana ba" Granny Tace "eeee Amma ta iya had'a munafurci" Mummy Tace "Duk ba wannan ba yanzu Ke Liyah baza ki tashi ki bawa Daddyn ki hakuri ba?" Turo Baki tayi Tace "To mummy me na Masa? Aniyah ce ta Shiga tsakani na da Sageer Kuma na Rama Kuma sanin Kanki ne bana barin bashi" Mummy yarfa hannu ta Shiga yi ta Kama Baki Tace "Oh Allah al'amarin Liyah sai addu'a Ni wallahi kin Fara bani tsoro" Daddy yace "Kyale ta zanyi maganin ta daga yanzu baza ki sake fita daga gidan Nan ba kina jina ko?" A razane Tace "Daddy makarantar fa?" A tsawace yace "Na dakatar dashi" Granny Tace "A'a A'a baza a yi haka ba ka Mata wani horon Amma Kar ya shafi karatun ta, kaga Saura Yan watanni ne su gama Dan Allah" Iska ya hura sannan yace "To Mama" Sannan ya Maida kallon sa ga Liyah tsawa ya daka mata yace "Ke Ina makullin motar ki?" Tace "Gashi Nan" "Miko min" Ba musu ta Mika Masa, yace "had'o da wayar hannun ki" Shima ta Mika Masa, yace "zan sayar da motar Nan da wayar bake ba waya da mota" tana jin hakan ta fashe da kuka. Mummy Tace "Ka sayar kuma? Meyasa zakayi hakan Alhaji?" "Sabida zan Rika biyan driver bani da kud'in biyar da dashi zan biya shi" Mummy ta rasa me zatace tayi Shiru Daddy yace "Dake da Aniyah na baku Nan da wata d'aya ki fito da miji in ba Haka ba zan aurar daku ga Wanda nake so Yana Kai Nan ya tashi yace "Ni na tafi masallaci" ya yi ficewar sa. Yana fita Liyah ta tashi fuuuu ta haura sama tana kuka Aniyah ta tashi da niyar bin bayanta Granny Tace "Ina Kuma Zaki?" "Zan je na rarrashe tane" Mummy Tace "Ko Kuma ki Sha zagi ba" Granny Tace "Ahtoh gwamma ki zauna anan" Aniyah Tace "Bana Jin dad'i idan na ga tana cikin damuwa musamman kukan ta damina yake ki duba kiga Nima kukan nake" Mummy Tace "Aniyah kina da zuciya Mai kyau duk da irin abubuwan da take Miki hakan Bai sa kin ji haushin ta ba" "Toh mummy yazanyi jina nace fa ai bazan ki ta" Granny Tace "Ko kashin awaki kuke da ita baza ki bi bayanta ba sabida Haka wuce Muje d'akina kiyi sallah a chan sai tayi bacci Zaki koma d'akin" Mummy Tace "Mama ai gara kawaii ku kwana" "Kin kawo shawara Mai kyau yau tare zamu kwana wuce Muje" Aniyah ba don taso ba ta bi bayan Granny. Daliyah tunda ta shiga d'aki take aikin kuka, sai Taji ta Kara tsanar Aniyah a fili Tace "Shikenan Sageer zan Zama Aniyah kamar yanda kake bukata" tashi tayi ta Shiga ban d'aki tayi alwala tayi sallar magrib da Isha Akan sallayar ta kwana sai wurin karfe takwas ta farka da sauri ta fad'a ban d'aki tayi wanka tayi sallah sannan ta shirya tsaf yau batayi kwalliya ba hakan yasa kamannin su ya fita sak Idan ba ka gane su ba zaka d'auka Daniya ce don dama yawanci Daliyah ce Mai kwalliya Daniya Bata fiye kwalliya ba. Har d'akin Daddy ta Shiga da sallama Yana ganin ta ya Kai da Kan sa, durkusawa tayi tace "Daddy Ina kwana" ko kallonta baiyi ba bare ya amsa cikin muryar kuka Tace "Daddy Dan Allah kayi hakuri ka yafe min nasan bana kyautawa Ni ba 'ya ta gari bace Amma Dan Allah ka sake bani wata dama dan Allah" Bai kulata ba, mummy na gani ta fito daga ban d'aki Tace "Haba Alhaji magana fa take maka baka ce komai ba" "Toh me zance Mata ai bani tayi wa laifin ba Aniyah tayi wa laifi sai taje ta nemi yafiyar ta" "Daddy wallahi Zanje na Bata hakuri Amma yanzu Dan Allah ka yafe min Daddy Dan Allah" Ta dad'e tana bashi hakuri yaki sauraron ta har Saida mummy tasa Baki ya hakura, makullin motar ta da wayar ta ya Mika Mata yace "Gashi Kar na Kuma ji ko ganin wai abu ya had'a ki da Yar uwarki in ba Haka ba Wallahi zan Kore ki a gidana" "Insha Allah zaka sameni da aiki da maganar Daddy Nagode" Yace "Kina iya tafiya" Tashi tayi ta fita "Kai Tsaye d'akin Granny ta Shiga bayan sun gaisa ta bawa Granny hakuri sannan ta nemi yafiyar Aniyah abin nema ne ya samu ba b'ata lokaci ta yafe Mata. Tare duk sukayi breakfast sannan Liyah ta wuce school Aniyah Kuma ta wuce asibiti. Bayan ta Shiga schook ta gama duk abinda zatayi ta wuce studio d'in Sageer. Yana ganin ta yace "Aniyah kece?" Murmushi tayi Tace "Eh nice" "Naji dadin ganin ki naji tsoron Kiran ki Kar Kuma najaa Miki matsala da Mahaifin ki jiyan Nan banji dadi na na kasa bacci" "Kar ka damu komai ya wuce na shawo Kan komai shiyasa nace Bari nazo muyi Hira Kan na koma gida" "Kai Amma naji dad'i" Fita yayi ya sayo musu abinci sukaci suka Sha suna cikin hiran ne Liyah ta koma kusa dashi ta zauna sai matse shi take. Gogan naku dake ba mai hakuri bane Nan da Nan feelings d'in sa ya tashi, ta lura da hakan, hakan yasa ta Kwanta a Kan cinyarsa a hankali ya Fara shafa gashin kanta har ya Kai ga ya sumbace ta ganin Bata damu ba yasa har ya wuce gona da iri, har Saida ya kauda budurcin ta ya Kyale ta ga mamakin na bata damu ba duk da taji zafi hakan Bai da ta Hana shi ba, bayan sun gama sheka ayarsu bacci Mai nauyi ya d'auke su. *WASHE GARI* A gajiye ya tashi ya duba ya ga jikin sa zigidir haihuwar uwarsa shi a tunanin sa mafarki yayi Ashe ba hakan bane ba, ganin ta yayi jikinta d'aure da towel da alama daga wanka ta fito Murmushi ta Masa Tace "Sageer ka tash?" A zabure ya tashi ya zauna a Kan koshin d'in yace "Liyah dama kece?" "Eh nice kayi mamaki ko?" Dafe kansa yayi yace "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un Liyah meyasa zakimin Haka?" "Sabida Ina son ka nayi hakan Ne don na tabbatar maka da cewar nice Masoyiyar ta hakika ba Aniyah ba" "Liyah ban tab'a sanin haukan naki ta Kai har Nan ba, na fad'a Miki Ni Aniyah nake so ba ke ba" Jiki a sanyaye ta karaso inda yake murya na rawa Tace "Amma abinda ya faru jiya da dare Kuma fa?" "Am sorry ki tashi ki koma gida" Maruka masu kyau ta Masa sannan ta sa kayanta ta fita. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ MILHAAT CE YAR TERWA PLEASE VOTE AND COMMENTS Miilhaat Novelist✍🏻: 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* '''Kungiya d'aya tamkar da dubu''' . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ '''Story and Written by''' '''Fadeelah Yakub (Milhaat)''' Follow me on Wattpad @milhaat🙏🏻 *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* Not edited ```PAGE``` 2️⃣9️⃣0️⃣↪️3️⃣0️⃣0️⃣ Jiki a sanyaye ta karaso inda yake murya na rawa Tace "Amma abinda ya faru jiya da dare Kuma fa?" "Am sorry ki tashi ki koma gida" Maruka masu kyau ta Masa sannan ta sa kayanta ta fita. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ............mummy tunda taji an Fara kiraye kirayen sallar Maghriba hankalin ta ya tashi ganin Liyah Bata Kai haka ba ta dawo ba, Daddy ya dawo gun aiki bai zauna ba suka wuce masallaci dasu Hafeez, bayan sun dawo yaga mummy duk ba a hayyacin ta take ba hakan yasa ya ce "Lafiya kuwa na ganki duk bakya Wal Wala" Cikin damuwa Tace "Alhaji wallahi na damu yarinyar Nan ce Liyah tun safe da ta sa kafa ta bar gidan Nan ba ta dawo ba" Murmushi yayi yace "Haba hajiya Liyah ai ba yarinya bace ba zata dawo ki kwantar da hankalin ki" "To ai Alhaji gani nayi bata Kai haka a waje" "Kinga dama Aniyah bata dawo ba sai ki dami Kanki Amma Liyah Kam ai ta Fara fin karfina kawaii mu bita da addu'a, kin mayi sallah kuwa" "Eh nayi" "Toh Masha Allah, abinci fa ko sai mun roka ne?" Murmushi tayi Wanda Bai Kai har zuci ba Tace "Wane Ni Muje Yana dinning" Zaman su ke da wuya Huzaifa, Yusuf, Granny da Aniyah suka fito duk suka zauna a dinning don cin abinci, Granny Tace "Ina Mai bakin halin Nan take?" Yusuf yayi dariya sannan yace "Wannar tsohowar da Neman magana kike Wace ce kuma Mai baki Hali?" Tab'e baki tayi Tace "Waye in na addar ku Mara Kunyar Nan ba" Huzaifa yace "Gaskiya Granny bamu son haka aunty Liyah kike fad'a wa hakan?" Tab'e baki tayi Tace "Au Ashe ma kun San tana da bakin Hali tunda ka gane ta" Maida kallon ta tayi ga mummy dake kokorin raba abinci tace "Husnah Ina yarinyar Nan tayi" Jiki ba walwala tace "Mama ni kaina Maganar da nake Kenan tun d'azu nake zaman jiranta Amma Shiru kikeji" Granny Tace "Kai Kema dai da neman magana kike zata b'ata ne? Kuma Naga Liyah ba yarinya bace ba" Daddy yace "Mama Nima Haka nace Mata Amma Taki ji" Granny tace "To ki kirata Mana kiji inda take tunda kin damu da ganin ta" "Mama na kirata ya fi sau ishirin Amma a kashe" Granny Tace "Toh Allah yasa Lafiya" sai ta Maida kallon ga Aniyah dake ta faman Loma, Tace "Ke Kuma fa ana ta magana kinyi Shiru" Aniyah sai da ta Kai loman dake hannun ta Kan tace "Granny yunwa ce wallahi take damina yau mun wuni aiki" "Allah sarki Allah ya taimaka ya bada lada" Ta amsa da "Ameeen" tana kainan tasa wani loman. Daddy yace "Aniyah Ina fatan baki manta da Maganar mu bako?" Shiru tayi tana tunanin Wace maganace chan sai ya Fad'o Mata a ranta Tace "Duk yanda akayi Maganar fid da miji yake, Dole na ma na Sanarwa mummy dama Hafeez yasa Ni a gaba da Maganar aure" A fili Kuma Tace "Eh Daddy ban manta ba" "Good to ya ake ciki?" Tsotsa keya tayi Tace "Daddy zan fad'awa Mummy" Murmushi yayi yace "To shikenan Ina zaman jira." Bayan sun gama cin abinci Daddy suka nufi masallaci don yin sallar Isha su kuma suka Shiga d'aki don yin sallah, bayan duk sun idar suka dawo parlor don Hira dama hakan ya zama musu kamar al'adar su. Hira suke suna kallo Amma mummy duk Bata hankalin ta har karfe Tara Shiru Nan ne fa kowa hankalin sa ya tashi, duk kasa bacci sukayi gashi dare yayi ba halin fita don ana curfew a lokacin Granny tace yayi hakuri zata dawo, a ranar a Parlor suka kwana( Oh Liyah kin Shiga Tara kina chan kina sheka ayan ki da Sageer Mahaifan ki Kuma suna cikin tashin hankali) *WASHE GARI* Sai da aka Kira sallar asuba suka watse. Aniyah kasa zuwa makaranta tayi tana kwance a d'aki ta rasa me ke Mata dad'i tana tunanin wani Hali Yar uwarta take Ciki. Tana kwance ne taji saukan hawaye a fuskan ta da gudu ta Shiga d'akin mummy, mummy ganin hawaye a idon Aniyah hankalin ta ya tashi hakan ya tabbatar ma ta da cewar Liyah na cikin damuwa Amma tayi kokarin b'oye wa tace "Meyasa baki fita aiki ba?" Cikin Muryar kuka Tace "Mummy wallahi duk na damu da halin da take Ciki shiysa ko naje ma bazan Maida hankali na a akai ba" "A a ban yarda ba maza ki shirya, idan supervisor d'inki yazo Bai same ki bafa kawai ki je ki shirya yanzun Nan" "Amma mum....." Dakatar da ita tayi tace "Ba wani Amma ki wuce kawaii" Ba da taso ba ta shirya ta fita, Daddy ya Sanar da mummy zai je police station tayi Masa fatan Alhairi da Sa a Dace Amma Bata fad'a Masa sunga hawaye ba sabida tasan Shima hankalin shi zai tashi, Huzaifa da Yusuf duk sun damu Amma dai a hakann mummy ta tillas ta musu suka fita. *BAYAN WASU AWANNI* Mummy da Granny na zaune a parlor suna kallo suna ne kawaii suna kallo Amma Sam Basu fahimtar abinda akeyi ko Wacce da irin tunanin da take Jin an kira sallah Granny ta shige d'akin ta mummy ma ta Shige d'akin ta, Granny na idar da sallar tayi bacci kasance war kwanan zaune sukayi jiya, mummy ta fito ta zauna a Parlor zaman ta ke da wuya taji an turo kofa ganin Wacce ke tsaye a kofar ta nufe ta da saurin tana kiran sunan ta "Liyah!!! Kece?" Ta riko hannun ta "Ina kikaje? Ina Kika Shiga Muke ta neman ki?" Zaunar da ita tayi tana kallon cikin kwayar idon ta, cikin kuka Tace "Hakika na zalunci kaina na cutar da Kai naci amanar addini na tabbata Allah bazai tab'a yafe min ba" Cikin rashin fahimta tace "Kamar Liyah me kike fad'a ne?" A dai dai Nan Daddy ya shigo gidan ya Kuma ga motar Liyah hakan yasa yaji sauki a ransa sannan yayi saurin Shiga don ya ga Yaya take, zai turo kofan sai yaji muryar Liyah tana fad'in maganganun Nan hakan yasa ya jaa da baya don yaji maganar. Cikin kuka take maganar tana "Fad'in mummy wallahi Allah nasan Ni Mai laifi ce a gun ubangiji na Kuma na ci amanar ku na zub da tarbiyar da kuka min na biye wa son zuciya ta" Mummy ta kosa Taji mene ne hakan yasa ranta ya soma b'aci cikin b'acin raai tace "Baza ki fad'a min me kikayi ba ko sai na sab'a Miki?" Cikin kuka ta Fara Sanar Mata da abinda ya Shiga tsakanin ta da Sageer. A razane mummy ta tashi tayi saurin dafe kanta don ji tayi Yana tsarawa sai ambatan "Allahumma ajirni fi musibati, Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, Liyah yanzu ke rashin hankalin naki har ya Kai nan ban tab'a sanin wayewar ki na banza bace sai yanzu, to yanzu wa gari ya waya? Ya ci muriyar ganga yanzu fa shikenan kin Zama fanko" ta Karasa Maganar kuka. Durkusawa tayi a kasa Tace "Mummy dan Allah kiyi hakuri ki daina kuka dan Allah" "Liyah ki fad'a min me zanyi idan ba kuka ba, yanzu ke bakya tunanin gaba? Ya kike ganin Mahaifin ki zaiji idan yaji maganar Nan?" Da sauri ta taso ta rike hannun ta Tace "Mummy Dan Allah Kar ki fad'a Masa Kinga dama Yana fushi Dani Dan Allah ki rufa min asiri kar ki fad'awa kowa please" sai kuka take kamar idanun ta zasu sauko. Daddy ya shigo parlor da fad'in "Na yaushe kuma Daliyah na Riga na ji komai naji komai kinyi abinda ranki yake so hankalinki ya kwanta" Da gudu ta Durkusa a gaban sa tana bashi hakuri hankad'e ta yayi ya haura sama, mummy ce ta taso ta d'aga ta. Aniyah na zaune da Hafeez suna Hira Taji kamar an buga kanta a zabure ta tashi Tace "Yaya Hafeez zan tafi gida" Shima tashi yayi yace "haba aniyah meyasa kike min Haka ne duk sanda muke cikin Jin dad'i sai ki ce zagi tafi kuma a gigice kike tafiya why?" Cikin murya kuka tace "Dan Allah ya Hafeez kayi hakuri nayi alkawarin fad'a maka komai gobe idan muka had'u Amma yanzu Dole na tafi" ta d'auki jakarta ta Shige motar ta ta bar asibitin. Tana Shiga parlor taji mummy na fad'in "Liyah Ni yanzu babu abinda zance Miki sai dai fatan Shiriya Kuma kema ki dage gun neman yafiya a gun Allah kin yawaita istigfari" Cikin kuka Tace "Mummy Dan Allah ki roki Daddy ya yafe min wallahi bazan sake ba" Murmushin takaici tayi Tace "Na yaushe kuma Liyah yanzu fa babu wani d'a na Miji da zai ganki da mutunci sabida kin zubar da mutuncin ki budurcin ki an yi shine sabida ki kaiwa mijin ki shine zai Zama pride d'inki Amma kin bawa wani banza a banza bayan hakan Kuma bai canza komai ba tunda har yanzu baya sonki" Cikin kuka mummy ta d'aura da fad'in "Sageer ka cuce mu bazan tab'a yafe maka ba" Jiki a sanyaye Aniyah ta karaso inda suke Tace "Mummy kina nufin Sageer ya...." Ta kasa Karasa Maganar shiru tayi a ranta Tace "Tabbas jiya naji zafi a private part d'ina zafin da ban tab'a ji ba wato hakan na nufin Sageer ya shige ta Kenan?" Tana kallon Liyah mummy Tace "Duk tunanin da kike hakane ba garga da" Aniyah ganin irin kukan da Liyah keyi yasa taji tausayin ta, rungumar ta tayi tana rarrashin ta sannan ita kanta kukan take , mummy sai Taji tausayin su ya kamata sai ta Shiga rarrashin su Tace "Ku yi Shiru bana so kowa yaji maganar Nan daga Ni sai ku Daddyn ku ma banso yaji ba Kar ku sake su Hafeez su ganku a haka,maza ku tashi ku Shiga d'aki zan shigo anjima" Basu musa ba suka haura sama, Liyah dakyar take tafiya sabida Sageer bai Mata da Wasa ba. Suna Shiga Aniyah ta had'a Mata Ruwan zafi ta Shiga Ciki sannan tayi wanka tana fitowa ta kwanta bacci Mai nauyi ya d'auke ta. Tun daga Wannar ranar Liyah bata da aiki sai kuka Daddy kuma ya daina kula ta ko kallonta baya son yi Sai dai idan ya ganta ya Kan ji tausayin ta ganin yanda ta lalace ta rame tayi baki. Granny kuwa tayi tayi mummy ta Sanar Mata inda Liyah taje take kakkauce mata hakan yasa ta hakura. *BAYAN SATI* Aniyah na zaune da Hafeez tace "Ya Hafeez kayi hakuri nasan baka San komai a kaina ba, sannan baka san dalilin yasa nake yawan komawa gida a cikin tashin hankali ba" Gyara Zama yayi yace "Hakane" Murmushi tayi Tace "Nasan ka San suna Nan Daniyah Hafeez Amma baka san cewa Ni Twins bace" Gyara Zama ya sakeyi yace "Twins?? Kina nufin ke biyu ce? Ganin yanda yake Maganar Yana zaro Ido yasa ta dariya tace "Identical twins for that matter" Zaro wayar ta tayi ta nuna Masa gaban wayan ta karb'a yayi Yana sake kallon hoton dakyau yace "Wonders shall never end kamannin tayi yawa ai idan na ganta zan d'auka kece" Murmushi kawaii tayi sai da ya gama kallon hoton Kan ya Mika Mata wayar yace "Ina sauraron ki" Nan ta Sanar masa da yanayin haliattar su Dariya yayi yace "Aniyah Kenan please tell me something more sensitive, sam ban yarda ba hakan ba zaiyu ba" Murmushin gefen baki tayi Tace "Na Sani dama baza ka yarda ba amma zaka iya wani Rana dakace min kaga jini a bakina?" Yace "Eh" 'Zaka iya tuna ranar da Ina dariya Amma Kuma idona na zubda hawaye?" Yace "Eh" "Zaka iya tuna ranar da kaga jini a hannu na?" "Eh" "To haka muke Amma idan baka yarda ba shikenan" Shiru yayi Yana kallon ta yace "Na yarda sabisay duk maganganun hakan ne, amma abin da abin mamaki" "Eh Dole ai" Nan tayi ta bashi labarin Yarintar su yayi ta dariya suna cikin hiran ne Tace "Albishirin ka?" Yace "Goro" Tace "Fari ko jaa?" Yar karamar dariya yayi yace "Fari Kal Kal" Dariya tayi Saida tayi Mai isarta tace "Daddy fa ya matsa" "Ya matsa dame?" Rufe fuskar tayi tace "Cew yayi ya bamu one month mu fito da miji" tashi yayi ya tsaya yace "Dan y dagaske kike" Turo Baki tayi Tace "Eh man dagaske nake kasan bazan maka Wasa da Wannan ba sabida nasan buri ka Kenan" Zama yayi Yana washe Baki yace "Hakane hakane, gobe goben zan turo magabatana" Dariya tayi Tace "lallai Amma zaka iya Bari na Sanar Masa tukunna ko?" Tsotsa keya yayi yace "Auu hakane fa Ashe Allah ya kaimu to Ina sauraron ki" Ta amsa da Ameeen,wayarsa ya d'auka ya duba yace "Karfe biyar ya kamata ki koma gida ko?" Turo Baki tayi Tace "Ya Hafeez har ka gaji da gani na?" "Aaaah haba gimbiya sarautar Mata na Isa nace na gaji ke Kanki kin san ko kwana nayi bazan gaji da ganin ki ba" Murmushi tayi Tace "To muje ka rakani" "Okay tashi muje" Suna Isa parking area taji Ana Kiran sunan ta, a nitse ta juya hafeez na ganin shi ya b'ata Rai (Oh sarkin kishi)🤭 Ganin shine ta b'ata raai tace "Kaine?" Yace "Eh" Tsaki tayi Tace "Ya Hafeez sai munyi waya" wani dad'i yaji ganin Taki kulashi, tanaga mota da sauri ya ture Hafeez ya rike kofan motar. A tsawace Hafeez yace "Kai malam baka da hankali ne?" Sageer yace "Malam ba da Kai nake na tunda nazo Nan kaga na maka magana" Rai a b'ace Tace "Sageer duk abinda zakayi kayi shi a wani gun Amma wallahi bazan lamunci cin mutuncin Wanda nake so daga gare ka ba" Cikin sanyin murya yace "Kiyi hakuri Dan Allah ki saurare ni wallahi Soyayyar zata yi min illah Dan Allah ki so ni" Hafeez ji yayi kamar ya shake Masa wuya, murmushin takaici tayi tace "Sageer bayan abin da kayiwa Yar Uwata ko ka d'auka ban San abinda ka Mata bane?" "Wallahi Aniyah na d'auka kece" Gyara tsayuwar ta tayi Tace "Masha Allah kaga Kenan ba Sona kake ba jikina kake so" Sageer yace "Aniyah wallahi...." A tsawace Tace "Dakata malam Kar ka sake kulani na tsane ka na tsane ka mugu azzalami" ta Maida kallon ga Hafeez sannan tayi Murmushi tace "Ya Hafeez zan tafi take care of yourself for me please" Murmushi yayi Wanda Bai Kai Ciki ba yace "You too" Ta shige motar ta, ta nufi gida. Hafeez Kuma ya shige Ciki ya bar Sageer a tsaye a gun. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ NA YI TYPING DAYAWA FANS DA FATAN NA WANKE KAINA😁 Please comment and share Milhaat ce Yar Terawa🥰😘🥰 🏻: 🌎 *MANAZARTA WRITERS* *ASSOCATION* 📚🖊️ *M.W.A* '''Kungiya d'aya tamkar da dubu''' . https://www.facebook.com/107980080946102?referer=whatsa _____________________________ ✨✨ *DALIYAH*✨✨ *Da* ✨✨ *DANIYAH*✨✨ _(Cigaban Sairah da Sarah)_ _(A Sympetic,love and a funny Story)_ '''Story and Written by''' '''Fadeelah Yakub (Milhaat)''' Follow me on Wattpad @milhaat🙏🏻 *DALIYAH da DANIYAH* Labarine Wanda ya kunshi Soyayya Tausayi, fad'akarwa, nishad'antar gami da ilmantarwa. *BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM* PAGE 300-310 Not edited PREVIOUSLY A tsawace Tace "Dakata malam Kar ka sake kulani na tsane ka na tsane ka mugu azzalami" ta Maida kallon ga Hafeez sannan tayi Murmushi tace "Ya Hafeez zan tafi take care of yourself for me please" Murmushi yayi Wanda Bai Kai Ciki ba yace "You too" Ta shige motar ta, ta nufi gida. Hafeez Kuma ya shige Ciki ya bar Sageer a tsaye a gun. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ ............Hafeez na Shiga office d'insa ji yayi ransa na b'aci a fili yace "Wai meyasa ma na kyaleshi,Kasshh gayen Nan ya Raina min hankali" Shiru yayi na d'an wasu lokaci Murmushi yayi sannan yace "Ko da Aniyah ta Riga ta nuna na fishi muhimmanci akansa" Nan ya zauna ya cigaba da harkar gaban sa. KAUYE "Ke princess Ni sa'an ki ne? Sau nawa na fad'a Miki ki daina zuwa inda nake?" Prince ne ke wannan Maganar, cikin kuka Tace "Daddy please ka fad'a min laifina, Daddy tun da na taso na taso cikin gata Amma lokaci d'aya ka canza min, gashi yau na cika shekaru Sha takwas, Daddy kiyayya kake nuna min Karara,Amma nagode sosai da ba ka daina kula da maranta,cina,Shana da tufafina ba, Amma please ko ma mene ne na maka ka yafe min" Tana kai Nan ta tashi ta fita. Prime Shiru yayi ya rasa me zai ce sai hawayen da ya zubo Masa ba tare da ta San dalilin hakan ba, a zuciyar yace "Ban San dalilin da ya na sane ki ba My Princess Please forgive me" Princess d'akin Rose ta Shiga ta gaishe ta cikin girmamawa, wata muguwar harara ta Mata sannan Tace "Dama my Lovely daughter ce kayan ta sukayi gasu chan kije ki d'auka ki je kogi ki wanke su Tass" tana maganar tana nuna Mata kusuwar d'akin kayane makil an d'aure a zani, princess kallon kayan tayi cikin sanyin murya tace "Mummy Amma masu wankin gidan suna Nan, ko Kuma ga washing machine tayi amfani dasu" Princess sai saukar Mari kawaii taji "ke don uwar ki Ni sa'ar uwar kice? Da har ke Zaki fad'a min abinda zanyi? Maza Kan na rufe idona na bud'e ki tashi kije ki wanko kayan Nan" Cikin kuka Tace "Zanyi mummy Amma Dan Allah ki Bari na wanke Mata a gida kinsan gun da nisa" Maruka biyu ta mata sannan ta nuna Mata hanyar fita ba tare da furta komai ba. Cikin tsoro ta mike ta d'auki kayan ta fita. Tana Isa kogin ta Fara wanki gun Shiru ba kowa sai iska da Kuma kukan tsuntsaye, tana cikin wanki kanta a kasa na hango wata Yar budurwa kyakkyawa Wacce baza ta wuce shekaru ashirin ba ta fito daga cikin Ruwan ina ganin ta na tsorata sabida kyawun ta ya zarce tunani ba bazan iya kwatanta muku kyawunta ba, gashin ta har Yana tab'a mazaunan ta, jikin ta sanye yake da Atamfa Riga da skirt Wanda ban tab'a ganin kalan sa ba, d'aure kanta tayi da d'ankwalin kayan sannan naga ta sa hannu a cikin ta d'auko wasu kullin kaya jikin ta a jike yake sharaff Amma ga mamaki na Kan ta karaso inda princess take kayan ta ya bushe, a hankali ta karaso inda princess gyaran muryar da tayi ne yasa a firgice ta tsaya had'e da yatsar da zanin da ke hannun ta kallonta tayi had'e da dafe kirjin ta, Murmushi tayi Tace "Am sorry na tsorata ki ko?" Ganin tayi Murmushi ita ma Murmushin tayi "suna na ummu Salma ke fa?" Kallonta princess ta sake yi sama da kasa Kan Tace "Suna na princess Amma ke musulmace ko?" Murmushi tayi Tace "Eh Ni musulmace ke Christan ce ko gargajiya ce?" "A'a am a Christian" "Nice to meet you" "Nice to meet you too" Salma Tace "zan iya Zama a kusa dake?" "Eh me Zai Hana? Kiyi kawaii" Salma Tace "Nagode sosai, Amma please Zaki iya ara min roban ki guda d'aya Kinga na manto nawa a gida" Bata ce komai ba Mika Mata kawaii tayi,ta Mata godiya, salka rero karatun al'qurani ta Fara yi suratul Maryam, har sai da ta Kai karshe princess Tace "Wani yare ne wannan naji yamin Dadi?" Murmushin gefen baki tayi Tace "Arabic karatun al'qurani ne" "Amma yamin Dadi how I wish na iya" "In dai kina so zan koya Miki ai" Murmushin takaici tayi tace "Ta Yaya Kenan bayan ba fita nake ba Kuma ba a Bari azo guna idan Kinga na fita to makaranta naje Kuma in na dawo sai aikace aikacen gida" "Amma alamu sun nuna me Yar sarki ce sabida sarkan wuyan ki na sarauta ce Amma ya akayi na ga kina wanki alhakin kece ya kamata a yi wanki?" Princess kasa magana tayi Zama tayi a Kan want dutse dake bayan ta, ta shiga share hawaye tana shessheka, cikin tausayin princess Salma ta karasa inda take ta dafe ta a kafad'a tace "Princess kin yarda Dani?" Kai ta d'aga alamun eh had'e da share hawayen ta, Murmushi Salma tayi tace "In dai kin yarda Dani ki fad'a min matsalae ki Ni Kuma in Sha Allah zan taimaka miiki" Cikin kuka ta Shiga Sanar Mata da komai da ke faruwa a Rayuwar ta sosai taji tausayin ta duk da dai tasan komai ta San Kuma wace ce princess ta Kuma San wace ce princess. Wace ce salma??? Ummu Sallama Ziyad Yar sarkin aljanin da ke yanki kauyen su princess ce, kuma kanwa ga Malik ziyad, Malik ziyad Mahaifin ta ne ya turo ta akan ta taimakawa Anastasia princess Kenan, Sarki ziyad Yana fushi sosai da Malik sabida shid'in tamakar shaid'ani yake baya Jin tsoron Allah sabida kullum cikin tsab'a Masa yake hakan yasa ya Kore shi da ga cikin a halin sa, shi Kuma malik ya d'auki alwashin mugunawa Mahaifin Nasa da duk wani abinda ya shafe shi sai dai Yana matukar son Salma dake itace take binsa, Sarki ziyad ganin hakan me yasa ya turo ta don Yana da tabbacin bazai cutar da ita ba. Wane ne Malik ziyad?? Idan Baku manta ba Rose a gun boka ta samo ciki ta dalilin aljanin da ake turo Mata, Malik ziyad shine wannan aljanin, sannan shine uba ga Angel ( Yar rose). Wannan Kenan Cigaban Labari "Kiyi shiru Anastasia ki daina kuka kinji?" Da sauri ta d'ago kanta tana kallon ta, kallon cike da tamabaya Murmushi Salma tayi sannan Tace "Kina mamakin yanda akayi na San sunan ki ko?" Kai ta d'aga alamun eh. Murmushi ta kumayi a Karo na biyu Tace "Ki daina mamaki ke princess ce ai babu Wanda Bai San sunan ki ba a garin Nan ba so ki daina mamaki" Murmushi tayii Tace "har na tsorota Don na San ban fad'a Miki suna na ba" Murmushi tayi Tace "Kinyi kuka sosai ya kamata ki kwanta ki huta" "Idan na kwanta wa Zai min wankin?" "Zan Miki Kar ki damu" "A'a naki Kuma fa?" "Princess Kenan duk zanyi" "A'a dai ki bari kawaii nayi nawa kiyi naki wankin nawa Yana da yawa" "Kar muyi jayayya dake, Bari na Kama Miki Kan ki ciwon Kan yayi sauki" Yatsunta ta sa Akan ta, ta Kama kan ta Fara karonto fatiha kafa Bakwai sannan ta zare hannun ta, zare hannun ta ke da wuya princess bacci Mai nauyi ya d'auke ta, gyara Mata kwanciya tayi sannan ta Fara wanki tana yi tana Shanya su, bayan ta gama ta kwashe su ta nad'e su ta aje Mata su guri guda, shafa Kan Princess Salma tayi sannan ta Koma cikin ruwa. Cikin nitsuwa ta tashi tana goge idonta da hannayen ta duka biyu, ga mamakin ta ba taga Salma ba tashi tayi a ta Fara dube dube ta had'e da Kiran sunan ta mamaki ne ya kamata ganin yanda ta shirya kayan gasu sun fita a hankali ta karasa inda kayan take, wani farin paper ta gani Mai kyaun gaske sai sheki yake da sauri tasa hannu ta d'auka sabida tasan babu Wanda Zai ajiye paper Nan sai Salma cikin sauri ta bud'e ta Fara karanta abinda aka rubuta kamar haka. "Am sorry princess na tafi bamuyi ban kwana ba sabida naga kina bacci, sannan ga Nan wankin na gama Miki su, ki daina zuwa kogin Nan ke kad'ai don akwai mugayen abubuwa dayawa a kewaye dake, sannan kince kina son koyon karatun da nake d'azu idan Kina so zan Rika zuwa gidan ku kullum ina koya Miki Amma Sai dai idan Zaki karb'i musulunci" Princess Shiru tayi a fili Tace "Toh Taya za'ayi tazo gidan mu bayan an Hana kowa zuwa guna?" Sai ta cigaba da karanta wasikar "Hmm nasan zakice Taya za a yi nazo gidan ku ko saibida an Hana Kar ki damu idan kin amince wannan Abu Mai saukine" zaro Ido princess tayi sannan ta Cigaba da karanta shi, "Kar ki tsorata kin San kece Kika fad'a min an Hana kowa zuwa gunki shiysa nace haka, and idan Kika karb'i addini I assure you that Daddyn ki Zai warke sabida asiri aka Masa kisa ranki Daddyn ki Yana son ki Kuma Yana kaunar ki deep down, sannan akwai wani bairo da na ajiye Miki a gefen kayan ki d'auka ki Adana shi da pepper hannun ki, duk sanda kike neman wani taimako ko Kuma Wacce kike so kiyi magana da ita ki rubuta bukatar Akan paper insha Allah Zaki ganni" Tana gama karanta shi rubutun ya b'ace a tsorace ta yatsar da paper ta Jaa da baya tana kallon paper ta dad'e a Haka tana kallon paper Kan tasa hannun ta d'auka sannan ta duba ta d'auko biron ta Maida kallon ta ga paper hannun nata sai taga an rubuta "Princess kiyi saurin barin gun Nan ki Koma ki gida Bazan iya taimakon ki ba sabida ya fi karfina" sai rubutun ya b'ace cikin sauri Tasa paper da biron a hulan dake kanta ta d'auki kayan ta bar gun a Guje. Tana barin gun na hango Salma ta fito daga cikin Ruwan tana Murmushi amma wannan karon kayan dake jikin ta kamar kayan sarauta irin Wanda Matan saraukuna ke sawa Amma nata duk zinari ne sai sheki suke, a hankali ta fito ta tsaya a gab'an Ruwan wani guguwa Mai Karfi nake hangowa daga nesa sai da ya Zo daf da Salma sannan ya tsaya nan take ya Koma wani tsayayen mutum dogo Fari Mai farfad'an kirji, zaro Ido nayi ganin yanda yake Kama da Angel tabbas Mahaifin tane shi, huci yake cikin b'acin Rai yace "Salma me kike Anan gun?" Murmushi tayi Tace "Yayana na fito Shan iska ne" Ga mamaki na Murmushi Naga yayi Shima yace "An turo Ni ne Nan na Shiga jikin wata Kuma an tabbatar min da tana Nan Ni da kaina Kuma na ganta" "Yaya Wai Kana nufin princess?" "Eh ita" "Haba Yaya me ta maka kawatace fa?" "Ina kika tab'a ganin jinsin aljanu da bil Adama sunyi abota Kanwata?" "Kamar yanda kaima ka Auri bil Adama Yaya Dan Allah ka dawo gida ka bawa baba hakuri nasan zai yafe maka ka daina aikin shaid'an cin Nan Haka, Yaya yanzu Kai baka ganin amfani kawaii take da Kai taya za'a yi kana Yarima wata banza chan sai yanda tayi da Kai?" Rai a d'an b'ace yace "Kar ki sake ce Mata banza uwar 'ya 'ya na ne Kuma ina son ta,da ace wani ne ya fad'i haka ba ke ba da tuni na raunata shi" Kai a kasa Tace "Kayi hakuri Yaya Amma Kayi tunani akai" tana Kai Nan ta b'ace na neme ta na rasa Shima guguwa ya Koma tun ina ganin sa naga ya b'ace. Princess na Isa gida, ga mamakin ta Rose ta ganta ta shigo cikin farin Ciki da Wal Wala Kuma jikan ta babu alamar gajiya, zata wuce a tsawace Tace "Anastasia" a hankali ta Juyo ta kalle ta hannun ta d'ga Mata alamun tazo, ba b'ata lokaci ta Koma ta gaishe ta Baki a bud'e take kallon ta Tace "Kinyi wankin?" Ta amsa da "Eh nayi" "biyo Ni" Rose na gaba princess na biye da ita kanta Kuma d'auke yake da kayan wankin, side d'inta suka nufa Zama tayi ta d'aura kafa d'aya Akan d'aya tana tauna chewing gum Tace "kwance kayan na gani idan bai fita ba sai kin koma kin sake wanko su" a hankali ta kwance rose d'aya bayan d'aya take duba kayan wani haushi da bakin Ciki taji da Jin haushin bokanya a zuciyar ta Tace "Ya zata min haka ta tabbar min da yarinyar Nan baza ta dawo da Rai ba Amma Kuma gashi ta dawo Kuma har ta gama wankin" Sannan a fili Tace "kinci Sa'a sun fita tashi kije ki jera Mata kayan a cikin Waldrop din ta" Tashi tayi ta fita a hanyar ta tafi suka ci Karo da Granma, a jiye kayan tayi da gudu ta rungume ta tana fad'in "Granma you're welcome" ita ma grandma taji Dadi sosai don ta kwana biyu bata ganta ba, shafa kanta tayi tace "Ya na ga duk kin dafe kin rame Kinyi baka" Murmushi tayi tace "Na d'an yi zazzab'i ne" Kallonta kawaii tayi Amma Bata yarda ba Maida kallon ta tayi ga kayan wankin da princess d'in ta yatsar Tace "Wanchan kayan fa?" Tana nunuwa da Yar yatsa, Sosa keya tayi Tace "Kayan angel ne" "Ehen me kikeyi dasu?" "Zan Kai Mata d'akin tane" "Ita Kuma me take?" "Tana d'akin ta" Kai ta girgiza Tace "Wato rose har yanzu tana azabtar dake Kuma kin ki fad'a min sai da nace ki Rika fad'a min ,Amma banga laifin ki ba laifin lusarin uban kine Bari na Shiga na Sami rose d'in" fuuuu ta sa kai ta shige Rai a b'ace, tana Shiga Bata amsa gaisuwar ta ba sai fad'a take ta Mata har da kuka, rose ko a jikin ta fad'an da take Bai dame ta, Granma ta juya da niyar zata fita, da sauri ta riko jakar hannun ta ta zube please Mama kiyi hakuri Bazan sake ba, na tuba please, Kun San zuciyar uwa ganin yanda rose ke kuka tana nuna tayi nadama yasa ta hakura sannan Tace "da nazo na yi muku kwanaki biyu Amma na fasa zan Koma" Cikin shesshekar kuka Tace "No Mama kiyi hakuri in yaso ko gobe ne sai ki tafi,yanzu kawo Jakar na ajiye Miki Muje ki gaida surakanai na" tana maganar had'e da karb'an jakar ta ajiye sannan ta riko hannun ta suka fita suka nufi fada, Cikin girmawa mawa ta gaida Sarki da matarsa, prince Shima ya gaida ta, Mama duk jikinta yayi sanyi ganin yanda duk su ukun suke girmawa Rose a zuciyar Tace "Something is wrong dum yanda akayi asire ne yake cin su but I know what to do." WASHE GARI Grandy ta shirya da niyar ta fita bayan sunyi Sallama da mutanen gidan, princess ce ta rike Mata jaka gar bakin gate na gidan. Rose na gani tana kaiwa da kawo wa, da saurin ta Fara Kirin "Guards guards" su uku suka Zo cikin saurin Tace "Kar ku bari mamata ta fita ta sata min sarkan gold d'ina" Da gudu suka bi bayan su, Mama mamaki ne ya kamata Tace "lafiya what happened?" 'daya sga cikin su yace " Princess Rose ce Tace mu dawo dake an Mata sata" Princess zaro Ido tayi Tace "Uncle Mike kai kake fad'an hakan idan an Mata sata Kuma sai ace Granma mace?" Kai a kasa yace "Am sorry princess Dole muyi abinda aka Umurce mu" Grandma ta dafe princess a kafad'a Tace "Kar ki damu Zo Muje" Suna gaba suna biye da su, Rai a b'ace King yace "Dama sata ne ya kawo ki palace d'ina" Murmushin takaici tayi Tace "No your majesty Ni ban saci komai ba ina ganin misunderstanding ne" Prince Rai a b'ace yace "karya kike Munafuka Rose zata Miki karya ne, guards duba jakar ta" Fizge jakar akayi a ka zazzaage jakar sai ga sarkar gold ya fad'o. ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ Afwan an samu mistake wurin amfani da suna, Rose da Rahila Uwa d'aya uba d'aya suke, Rose itace Wacce prince yayiwa fyad'e sannan ya Auri Rahila, mistake Anan shine ina amfani da sunan Rose a maimakon nace Rahila please amin hakuri. Mu had'u a page na gaba. Milhaat ce Yar Terawa