[ Mrs j moon *ATUNANINA🤔*[2/April/217] *By Safiyya* *Wannan page nakine qawata, aminata ta kwarai,, Jamila A Ladan* *Allah ya safkeki lpy, domin Alfarmar Manzon Allah SAW Amin* Garin yayi baqinqirin alamun ruwa na daf da saukowa Iska mai qarfi ake kadawa, xuwa can iskan yalafa, yayyafi yasoma sauka kadan kadan Tafe take cikin sauri gudun kada ruwa ya doketa Sai hardewa takeyi duk don sabida bata iya tafiya d saurifa,, gashi dogon wando take sanye d shi,, ba zani ko siket ba, amma sam takasa sauri. Ganin komin saurinta sai ruwan ya doketa, yasa ta haqura, takoma normal tafiarta. Ahankali take takawa, tana dan duban jefen hanyar kozataga nafef ta hau. Taqaruso wani dandalin matasa, wanda tun fil,azal ta tsani wannan majalisar. Sunfiye kallo, gasu dashegen son akulasu, ko ansharesu, indai sunga 'yammata ne to sai wani yafiyo baya domin kafa gwafnatinsa. Yauma dukda yayyafin d akeyi baisa sun tashiba. Asannun tazo tawucesu, kanta qasa. Tanajin wani cikinsu yayi fito" irinta bitsara,, yace wawwww uku taxo wucewa saifu,, oya bi kayanka, ka,adanashi. Ranta yabaci sosai, jin sunar d dayansu yakirata d shi 'Yan iska,, tace cikin zuciyarta Ya Deen yajamin Ai, kuma sai munyi fada dashi kam" tafurta hakan afili tana jan hijabinta. Qaran mashin taji a gefenta, ta juya Suna hada Ido ya sakarmata murmushi,, ta Dallah mishi harara taja dan qaramin tsuka. Cikin sansanyan murya yace zo kihau inqarasa dke, kinga ruwa na daf d sauka. Banza tayi mishi, ya sha gabanta, yakaremata hanya. Ta qura mishi idanu tana qare mishi kallo. Sanye yake cikin wani yadi fari tas,, d hula baqa,, lifan dinsa yau farace, tasha wanki sai sheqi takeyi,, sai qamshin perfume ketashi ajikinsa, wanda shaqa daya zaka masa kagano luraren lailatun sahara yashafa ko mansa" Saurayin dan gayune ajin farko. Ta kauda fuska tare d tabe baki,, tabi gyefensa ta wuce,, yabiyo yana mata magiya d tahau kada ruwan yasafko ya sameta. Ta tsaya tare d juyowa,, kallon ta kafeshi d shi d daradaran idanunta sai duk yaji yamuzanta, tayi mishi kwarjini sosai Kamar batason mgn tabude baki, tace" don Allah kafita harkata, varuwanta dani, ko kasheni ruwan zaiyi ina abinda yashafeka,, don haka wannan shine nafarko kuma na qarshe dazaka qara biyoni.banso banson salon rashin da,anku, tanunashi d finger" kakiyaye malam!! Tayi gaba tabarshi tsaye yana qarewa mazaunarta kallo. Ruwako ya kece kamar d bakin kwarya,, ganin haka yasa matashi ya figa babur dinsa d gudu ya chimmata Pls kizo mutafi, kinga ruwan ya safko, kada kiyi zazzabi kinji, ya kara mata baburdin ta hau,, amma mai makon ta hau sai mata soma yi mishi bala,i,, shiru yayi yana kallon bakinta, ko kyau fadan bai mataba,, ruwa yacigaba d sauka yana wanke mata fuska,, ganin yaqi kulata tayi gaba tana tura hannayenta cikin hijabinta, tana kare qirjinta, sabida ruwan ya sa hijabinta ya lafe ajikinta, yafito mata d sirrin qirji dna jiki duka. Kamar zatayi kuka,, haka taci gaba d tafiya, ruwan na dukanta. Bayanta yabiyo, yanajin kishinta, ganin yadda jikinta ya jiqe, shape dinta yafito, wanda yasashi ganin surarrta. Riga d wando na Pakistan take sanye d shi, sai hijab na ruba, wanda ya tsaya mata iya gwaiwa. Har yanxu ruwan ake zubawa Ganin gidansu yaqara yimata nisa yayi, dukda bawani matsanancin nisa ke dashiba, gda inda tapibato. Tana qarasawa bakin get din gidan,, yana fitowa, d lema ahannunsa, tana ganinshi, ta hade rai, yana qoqarin kamota ta zille tare d tureshi ta shige gidan d gudu, ya rufa mata baya. Mashin saurayinnan ya chiza labba yana hararan get din gdn Afili ya furta, wlh inason, ina kaunar Sophy. Ya juya yana maijin matsanancin kishin yayanta,, baisan miyasa kejin haushinsaba,, ko mgn bai yimishi koda sun hadu majalis, tym to tym yake zuwa. Sai ustaz!!! Shewan d abokansa kenan sadda yadawo. A,a kaga ustaz acin fadar soyayyaba,, "cewar wani abokinsa, uhmmm yace,, mai shayin d ke wurin yana kada egg zai soya, ya amshe, soyayya ko wahala,, bakuga sanda tanunashi d yatsaba, to gargadi takeyi mishi,, sbd ita ba matar qaqanar yarabane, yaja numfashi" yacigaba,, rigimace irin ta saifu d niman gindin zama,, inakai ina tarayya d kayan manya,, cikin fushi ya tareshi dalla man bala kayumin shiru,, inaruwanka daxaka sa baki Komatar sarkine, ina ci kuma baxan kasaba, jan jajirce har inkai ga nasara Intaqamarta kudine muma muna dashi, in ilimine nima inada nawa, haka in kyaune, bajata nunamin komiba sai far in fata. Raf!! Raf!!!!! Jama,ar wurin suka dau tafi Yayi nawa,,, Allah yabaka nasara, musha bikin ustaz Amin ya amsa yana miqawa mai adduar takardan 1k Ganin haka wurin yaqara kaurewa d hayaniya,, yako soma ruwan yan 500 Sai kirari suke mishi, yana washe baki. Batatsa ko inaba sai cikin dakinta,, tana isa tayi jifa d hijabin gefe tare d chillar d dankwali d riganta har wandon bata bariba,, tait d bra, yarage jikinta. Tana tsaye tana lalubo towel dinta achikin sip Ya turo qoqar yashigo, jikunsa na digan ruwa. Kallonta yake yana istiggifari azuciyarshi,, Kunya yakamata sosai, batazaci xai shigoba, ta jawo wani dogon hijab tasanya,, ahankali tace barrister, miye haka, injin ba mamie ta hanaka shigomin d'aki kai tsayeba? Harara ya danna mata, cikin muryanshi mai sauri sauri yace kinsan Allah lil sis zan saba miki, nidin sa,arkine dazaki Sani gaba kinamin tambayar banxa" wlh zan dau mataki akanki,,kinmai d ni dodo, sai kace akanki akafara ajiye nonuwa d duwawu,, kai Allah ya kyauta,, danasan mgnin d zanbaki kayannan subar jikinki kidawo shapeless dna samo nabaki, kowama yahuta d qorafin ana kallonki Ta hade rai, ta tura baki,, dama kai dan adawa nane Ai,, to kasani ta Allah batakaba ehe, kai kurwana kur jikina d shookin,, aniya ma aniya,, aniya makoniya ta komemika,, kazamo mai halittan maza Yazaburo zai doketa, takwasa d gudu tana daria, tashige toilet Yasami bakin bed dinta yazauna yanajinta tafito,, dukda yanaji akakiran magrib amma yaqi tafia masallaci,, yana jiran fitowarta Kimanin 30mns tafito daure d towel,, iyakarsa cinyoyinta, tana ruqe d wani qarami tana goge sumarta. Towel din taji anja d qarfi zaakwance, wani gigitacciyar qara tasaki, alokaci 1 tayi wurgi ta Wanda take goge sumarta d shi, ta qsmqame hannunshi,, idanunta har sunsoma kawo ruwa,, muryanta narawa " tace ya Deen kaimin rai badon niba,, ka sakeni,, yana murmushin mugunta yace " uhmm yamukayi d ke rannan a kitchen,,natuna, nasan nayi laifi, amma kayimin hkr bazan sakeba,, naji nakyale badon halinkiba,, ya sake taja d baya tana burguda mishi baki, daria yayi yana jijjga kai, yasan baza tabar tsiwaba kome zai mata amma yakusa kawo qarshen tsiwanta,, dammm!!!!! Qirjinshi ya buga, yasan d kamar wuya gurguwa d auren nesa,,abinda ke *tunani* akai yasamu. Yana fita ta leqo" Barr.!!! Takirashi, ya juyo,, inkaqara kallona ko shigomin daki, mamie zan fadama ta saba maka,, idanu y xuba mata kawai,, taja tsaki " abinda yatsana,, ya dawo d baya, d sauri ta sa key, marakunyar qarya dakintsa kiga inbantaka wuyankiba,,, mamie ta taka naka kaima, ustaz kawai mai dan rashin kubya geme kamar brush Yayi kwata yana chizon yatsa, yafice zuwa dakinsa, batare d yaqara kulataba. *Mrs J Moon* [4/2, 11:13 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 2⃣ *217* ® *By Safiyya* *Page din takice Bebeelo(mum Abdul) Allah yabaki lpy,Alfarmar Annabi SAW Amin* Misalin qarfe 9pm,, Abba d Deen ne zaune suna dinner. Barr. Ina qanwarka? Tana daki Abba,, miyahanata fitowa yin dinner? Yayi shiru bai amsaba, Abba yace oya tafi kakirata, to yace tare d miqewa. Tana zaune tana waya d mamie,, kallo daya yayi mata ya kauda kai,, kizo inji Abba, yafice batare d yakira amsawanta ba. Bayansa tabi d kallo, sai kuma ta bata rai. Sannu d hutawa Abba" yawwa sannu yarinyar mamie. Daria tayi kadan,, taja kujera ta zauna,Abba yayi saving dinta,, ya riqabata abaki yana mata hira,, barr. Ya dalla mata harara,, tasoma tari d gangar,, har d duqawa kamar zatayi amai,, Abba yanayayi mata sannu, barr jiki narawa ya zuba ruwa a cup ya dagota yabata tasha,, sai sannu suke mata, barinma barr. Am ok Abba,, aha sannu Nana,,yawwa Abba. Abba yacigaba d bata tana amsa, har ta qoshi,, sannan yatashi yadubi barr yace,, don Allah kada kaci zalindinta, nasan halinka d iya doke doke,, to Abba zankiyaye,amma kayi mata fada tadaina yimin rashin kunya,, kibar rainashi Nana, kinga yayankine, hausawa sunce babban wa uba, don haka kibar yimai abinda zai hadaku fada kinji"" tam Abba nabari,"Allah yayi muku albarka, zan shiga ciki inyi wani aiki, atare sukace to mukwana lpy Abba, Allah yasa"Amin. Ta dubi barr.tana daria, ya hade rai, lpy kikasani gaba kina daria kamar kinganni abola" uhmm ya Deen kacika fada wlh, yayi mata banxa, ta dubeshi ta kama baki, ya ja tsuka yatashi, yakoma fall yazauna tare d dafe kansa,, Asanyaye taqaraso gabansa, taxauna ta kai hannu ta cire hannunsa d yadora bisa goshinsa. Ya Deen "" bai amsaba amma ya kafeta d Ido,, taqara kiransa ya deen "uhmm miye? Ta qamqame hannunsa,, tace wayatabaka? Shiru yayi, Abba ne? Ya girgizakai,, in ne?a,a ya amsa,, to wurin aiki ne? No, uhmm ko mamie ce?yayi mata shiru,, ta murmusa,, mi yahadaka d mamie? Bakomi, a,a barr.d komi kam. Ya miqe ya shige dakinsa yabarta zaune. Tayi shiru tana tunanin ko miya hadashi d mamie, sbd tasha jin mamie nayi masa fada,, tarasa mi yayi mata haka,, duk sanda yataji fadan vatasanin farkonsa, saidai ta tsinchi Kalmar, nace bazan bariba,, ba ka isa kasani tona abinda ke binneba, kuma kafita hanyarta kaji nafada maka,, " tana shigowa zatayi shiru. Ta tambayeta mike so, tace baruwanki,, kibarmin tambaya in inama barr.fada,, sai kuma fadan yadawo kanta,, shi kuma yanzu ta tambayeshi, yayi mata banza,, washhh Allah na ni Nana Safiyya,, mike damun mamie d ya Deen? Yayi ta tunane tunananta batasamo amsa ba,, ta kashe kayan kallon, ta tope fallon d addua ta haye sama,, dakin mamie tashiga, ta sanya 9t dress tayi addua,, ta lafe a bed, tanason barci ya dauketa amma yaqi zuwa sam. Ganin haka ta tashi tadauro arollah, ta raya daren d nafila, tana mai adduar Allah yakawoma yayanta Deen mafita bisa matsalatshi. Shima anasa bangaren, sallah ya kwanayi, yana adduar Allah ya dorashi visa mamie ta amince d buqatarshi,, sam baijin Abba, mamie matsalar. Ustaz saif bawan Allah,, kwana yayi tunanin sophyn shi, wanda gaba daya yalura batayi dashi, Inasonki d qaunarki beauty na, bazan barkiba har sai nacimma buqata ta samun soyayyarki. Sosai kike burgeni, lokuta d dama ina mufarkin munyi aure,don haka inaji ajikina, ke mata tace" *Matar ustaz* Ya murmusa,tuno kallon tsanar d take mishi,, Wanda intana mishi shi, yake jefashi cikin rudani. Sosai yafahinci bata son ana kallonta,, shikuma yasan mayen kallo ne barinma masoyiyasa. Haka yayi ta surutansa avarci.kuma kwana yayi mufarkinta. Washe gari,, tun 7:00am tagama hada break. Bakwai d rabi, Abba yafito,, ta durqusa antashi lpy Abba? Lpylau Nana, sannu d qoqari,, mamie tabarki d aiki tatafi neman kudintako? Uhmn Abba Ai mace sai d hidimar gida, d kyau Nana,Allah yayi miki albarka" Amin Abba. Bayan gama karyawan Abba,yana shirin fita Deen ya fito cikin shirin office,, ya gaida Abba ita kuma ta gaidashi,, Tadawo raka Abba, tasami barr.tsaye yana kurban tea,, kazauna man zaifima albarka, uhmm naji, tayi kuri tana kallonsa,, yanaganawa yasakai yafice, tabishi d kallo ranta namata zafi, afilli ta furta mamie zaki bata mana Gida d kunci ooo Qarfe 11:am tashirya tafice zuwa, gidan su aminiyarta jamee,, Daf d get din gdn su jamee ta tsinkayo muryan shi,, hy my beauty y kika isa gd jia dafatan ruwan baisamiki zazzabiba? Baki sake take kallonsa, takasa cemishi komi. Yaja dan tsefaffen gemunsa, yana shafa kai. Yana d kyau ta fada aranta saidai sam bai burgeta,hasalima haushi kebata, yafiye shishishigi d salo,yanawani maqe murya. Ta dalla masa harara tashige gdn tana tafada,, ranta bace ta amsa gaisuwar d baba idi kemata,, mai gadin gdn. Saif yabi ta d kallo, yana jin haushin ganinta d gyale, alhalin tasan tanada sura mai daukan hankalin maza,, zanyi mata mgn next tym tabarsa gyale. *uhmm su ustax many a* shishishigi ba kwarjini😏 *Mrs J Moon* [4/3, 12:26 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA* *3 to 4* *April 217* ® *Safiyya* *Vanmanta dakeba, qanwata mamie Waru Alkhairin Allah ya taddaki aduk inda kike* *Allah ya amsa adduarnan tamu damukeyi kullum, domin Alfarmar Manzon Allah SAW Amin* Umma tasamu tsaye zata pita unguwa, ta russuna ta gaidata, cikin fara,a ta amsa tare d tambayarta, mamie batadawoba ko? Eh, to Allah dawo d ita lpy, Amin. Dakin qawarta ta tayiwa tsinke Kwance tasameta, rungume d fillo, tana sauke numfashi asannu, bisa gadukkan alamu, varcinta yayi nisa. Janye filon tayi yare d dallamata duka acinya,, araxane ta falka, tanayin arba d ita, ta zabura zatarama, suka soma tsere, jamee ta kyaleta, ganin takasa kamata Wallahi qawata zakisani,, kinsan bakyau tashin mutum barci d duka ko" am sorry qawata, ni sai narama zan huce, to gani rama,, ta daga hannu kamar zata doketa, sai kuma ta rungumeta, atare sukasa daria. Suna cin fruits, ta dubi jamee" qwt ya Deen nacikin damuwa, sabida haka nima nakasa samun sukuni a zuciyata, bansan miyasa indai barr.nafushi to nima bana d sukuni har sai naga yakoma walwalarshi, sanna nima zanji wasai acikin raina. Takafe jamee d idanu,, qwt tonidai bansan komiyasaba amma inaganin qsrfin shaquwarku ne ya haifar d hakan. To nima inaganin hakanne. Ke yau d safe naje kai su Al-Amin makaranta, zandawo na hadu d ustax dinki, yafito wani gd kusa d makarantar,, yace ingaisheki,har yanemi inbashi numberki nabashi ganin namin magiya kamar zaisamin kuka. Kan ubancan!!! Kutcy!! Nasace kibashi!! To tunwuri kisan yadda zakiyi dashi sbd ko yakirani bazan daukaba,, zuwa lokachin ran Jamee yagama bachi, kada kidaukan man!! Kidai Sani wulaqanchi bashi d kyau,, baza kiso ya Deen yagawa wata tayi mishi hakaba. Bama zaiga kowaba insha Allahu,, cikin mamaki ta kalleta" kinanufin bazaiyi aureba kyenan? Bansaniba dalla malamansu. Allah yayi muku sauqi to" Amin. Qaran wayarta tayi, taduba, ganin sunar barr.yasa ta dauka d sauri *hlo lil sis kina ina ne, na aiko d sako ance bakyanan?* *ina gdn su Jamee,, ok to kidawo yanxu kiyiwa mamie abinchi,ta kirani tace yau zata dawo''tam yanxu zan qarasa gidan, aha,, kikulamin d kanki luv u chikin spoon, tatura baki banso indai cikin spoon ne yasa daria to malalin gashin tunkia, aha tnx, sukasa daria tare d katse wayoyin* Uhmm dunia sabuwa,, to gulma wuya mi akayi kuma? Bakomi yarinyar mamie, dukan wasa ta kaimata Tashi muje kitayani aiki mamie zayadawo yau,,nayi kewarta sosai qwt, dole kiyi kam, mamie uwa ta garice mai son far in chikin 'ya'yanta barinma ke autarta Murmushi tayi tana jijiga kai alamun gamsuwa d zancen. Saida takira umma tafadamata zata taya Safiyya aikin, sannan suka fito, suna ta hiransu kadan kadan irin naqawaye ba,abota aminchi. Aiki sukeyi sosai,, jamee tace amma qwt yau farin chikin yafi gaban kwatance, kamarma bana dawowan mamie kadai ba ne" tana juya masar alkhama ta amsa, eh lallai haka kam qwt,, dan ban insha man,, tana karkade kunne,, cikin daria maidauke d tsantsar farin chili, tace kawai nima natsinchi kaina cikin yanayin ne, amma ina jin bayarasa nasaba d dawowar barr.chikin walwalarsa ba,, uhmm ya akayi kika gane ko ajikinki kikaji? No a muryabshi naji, topa kaji wani salon qaunar mazumunta ba, mai burgewa. Kai besty baki dadama fa,, d ita bake chin food mtn ustax,, ta hade rai,, jamee ta kwashe d daria. Kinga qwt kikiyayeni d zancen mai dan gyemun nan tam,, Allah bazan kiyaya ba, masoyi yafi maqiyi Ai,, sai kiyi tayi to. Bayan azahar suka kammala girkinsu tare d fesa wanka,, sai qamshi sukeyi Safiyya najin dirin motar barr.ta ruga dakinsa ta qara feshe jikinta d perfume dinsa, don kawai neman mgn. Tana fitowa, yana shigowa falo, mamie na bayansa, d gudu ta isa ta qamqame mamie tana murnan ganinta,, itama mamie chikin farin chiki ta ruqeta sosai tana Shafa mata baya,, sannu d zu mamie" yawwa sannu Jameelah, y ummantaki? Tana lpylau"madallah. Tana kafadar mamie suka shige bedroom, ko kallon barr.batayiba. Shikam sosai suka bashi sha,awa" yana ta kallonsu yana murmushi. Ya Deen inayini? Au sorry meelahn umma,lpylau ya qannenki? Suna lafialau, gud. Ya zauna yana chire success din qafafunshi. Meelahn umma bakijiba,, ta maida hankalinsa sosai gareshi. Suwaye samarin lil sis? Mamaki tambayar yabata,, saida tadan jima sannan ta amsa da " suna dayawa ciknsu nasan kwaiwanda tafi damuwa d shi, chin hade rai yace wayeshi? *ustax* ustax kuma? Eh amma real name dinsa saifullah,, naganeshi mai dan gyemu kamar brush ko? Daria tasa, tace eh shi, inrin nakaba" harara yayi mata, kinrainani meelah, qwrki takoyamiki rashin kunyako? A,a ya Deen rahane barashin kunyava,,tam naji, bari inwatsa ruwa,, ya shige dakinsa. Daria Jamee tayi sosai, ganin yadda barr.yayi sanda takira sunar ustax Sosai abin nasu kedaure mata kai,, wa d qanwa, suke nuna kishin ganin dayansu d abokin rayuwa oooo Komisuke nufi d hakan ohooo musu. Mamie tayi wanka tashirya, sukafito tare, tana nannan d ita kamar zatakoma chikin chiki. Jamee na darian tsokana tace a,a su Mtn ustax autan mamie,shagwaba yamotsa ko? Mtn limanne mantawa kikayi,, mamie tasa musu daria,, Ashe nayi suruki mai bada fatwa kenan,, lalai, munhuta d gaiyato malamai ranar bikinki. Ta tura baki, ta sakarma jamee harara,, tayi mata kwalo, ta zabura tayo kanta ,mamie ta ruqeta tana yimata daria. Bayan sallar isha,i ita d barr Deen suka raka jamee gida. Mamie tachikata d tsaraba sosai, sai godia takeyi. Get din gdnsu suka kaita sannan suka juyo,, hira sukeyi chike d jin dadin yanayin iskan garin dake busawa. Lil sis waye ustax? Taja tatsaya tana kallonsa Ido waye, shima kallonta yakeyi fuska daure,, basanshi ni, amma akacemin kinasonshi, duk chikin samarinki kinfi ji dashi, idanu waje tace injiwa!! Qwart. Uhmm lallaima Jamee, haka mukayi d ita, to vani yakesoba, ita keso, tayi maka qaryane,, ni inani ina soyayya d ustax kace kwana wa,azi kenan,,yadan dara. Ni muna kwana wa, azi ne? Nooo kai aiba uztax bane, injiwa yace miki, kalli gemuna kiga iri 1 d nasu ta kauda kai" ainakusa sa alkashi inkwashe, inkana barci, uhmm barcin mutuwa ko a,a banson mgnr mutuwa barr. To nabari,, Allah yasa muyi kyakyakyawan qarshe,ameen. Sunqaraso bakin get, kamar daga sama suka chinkayi sallamarsa,, Itace tayi qoqarin amaa mishi,, barr.kuwa hannu ya daga mishi, chikin tsawa yace bace awurinnan, ko inmaka rashin mutunchi, chikin sanyi yawuce, tabi bayansa d kallo, yabata tausayi, Sam bata ji dadin wuqancin d barr.yayi mishiba Wuce muje ki wani kallonshi kamar mayuwa,, harara ta dallamishi, tashige tana qunquni, d sauri yabiyo bayanta, takwasa d gudu tana daria. Bayan mamie ta maqale, Abba natayi mata daria SBD yasan ita d barrister ne Bayan mamie yayi domin kamota, mamie tamake hannun nashi,, kafita idona Deen ko insaba maka, mitayi maka d zaka cizalin dinka eye? Qunnuni tayimin, kuma zagi Ai, tayin nace, Abba yasa baki a a hajia ba,ahaka, Nana so kibashi hkr,," kayi hakr ya Deen bazaginka nayiba ni,," to kaji saika hkri,, wasa nakeyimata Abba,, uhmm babban kwabo kawai yasosa qeya yasami wuri yazauna suka bude babin hira Sai 10:30pm kowa yawuce dakinsa domin bawa bed hakkinsa. *TUSHEN LABARI* .... *Mrs j moon* [4/5, 4:52 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *5 to 6* *®Safiyya* *Ina godia d kulawanku* *Mmn Ihsan* *Zainab vc* *Haermeebrah* *Allah yabarmu tare daku Amin* Alhaji Ibrahim shureim d'an bokone mai ji da kansa, haifaffen garin mai dugurine amma mazaunin garin Kaduna. Yayifice afannin alk'alanci, sannan yana hadawa d kasuwanci,, yana da masana'antu masu tarin yawa agaruruwa da dama baya da wulak'anci, sam, yasan hakkin mutane sosai, mai yawan wasa da daria ne. Ya auri matarsa Hajia Aisha anan garin Kaduna, mace mai kirki da karamci, batada rowa komi nata bai rufe mata idoba, shiyasa dangin mijinta ke sonta tare da girmamata. Y'ar kasuwa ce ita sosai, tana fita Dubai domin shigo da kayan k'yale k'yalen mata da sauransu. Agarin kaduna iyayenta suke, amma sunrasu dukansu, saura mata dangi sabod ita kad'ai iyayenta suka haifa. 'Yarsu farko, Bahijja saida Bahijja takai shekara goma, sannan Allah yak'ara basu haihuwa, suka sami Nuruddeen. Sosai sukabawa yaransu kulawa tare da tarbiyya da kuma ilimin addini tare da na boko. Bahijja na kammala karatun secondary, akayimata aure,, tana zaune agarin kano. Sunkai ziyara garin barno mahaifar Abban su. Sosai suka zaga dangi, lungu da sak'o, akayi ta murnar ganinsu tare da samusu albarka. Anagobe zasu dawo garin Kaduna Hajia Aisha tanemi da mijinta yakaita gidan wata k'awarta, su sada zumunci Tare sukayi karatun Jami'a. Ahanyarsu tadawowa daga gidan hajia Maryam sai motarsu ta tsaya. Alhaji Ibrahim hankalinshi yad'auku wurin duba matsalar motarsa, gefenshi kuma Deen ne ketayi mishi surutu Hanyar ba wada tacciyar haske, motocima jefi jefi ke wucewa,gashi dare yasomayi. Hajia Aisha tafito tana kallon mijinta, cikin tsoro ta dubeshi "Abbn Deen mubar wurinan,inajin tsoro, sabod wurin yacika shuru da yawa. "Haba Aisha kibar wannan tunanin, bakomi da zai samemu sai alkh'airi, " to Allah yasa "Amin. Chikin ikon Allah motar ta tashi, suka shiga Abba yayiwa motar key" Deen yace "Abba wai tun d'azun da muka tsaya bakuji kukan baby ba? Kashe motar yayi yana duban yaron. Naji kukan amma banajin nankusa akeyin shiba, "Abba fito kaji inda kukan ke fita, bai musaba ya fito,, yayin da mamie ta mara musu baya, tana fadin, "wai zancen mikukeyi? Ban fahince kuba " sautin kukan babyn yayi musu maraba, sosai yanxu kukan kefita, kuma yayi kusa dasu. Abba muje muga mi ake mata" Deen ke fad'in haka tare da Jan hannun Abbansa. Biye mishi yayi suka doshi wurin da kukan kefita, bakinsu d'auke d addu'a,, ganin haka ita hajia Aisha tabisu. Tafiyan 'yan secns suka isa inda kukan kefitowa. Cikin wani d'an rami dake gefen titin kukan yake Bissimillah Alhaji Ibrahim yayi, yad'auko babyn, saida yatsaya yayi addu'a mai tsayi sannan suka dawo, chikin motarsu. Chikin gaggawa sukabar wurin. Hajia Aisha ta k'urawa babyn Ido, tanajin tausayinta na ratsata,, shima Alhaji Ibrahim tausayin babyn yakamashi sosai. Har zuwa lokacin kuka takeyi, muryanta har ya dushe. Tagumi Deen yayi, cikin jimami "yace mamie kubata nono tasha, kozatabar kukan. Da kallo suka bishi zuciyarsu yana bugawa!! Shirun nasu yayi yawa, yamike. Yad'auko madara yace to kubata wannan tunda nonon mamie baruwa " ko Abba? Yana kallon Abban nasa, kai ya gyada mishi yace. "Mamie bata mana ga ruwan zafi na debo "Deen natsu, kaji" qanwartaka wannan madaran tayi mata k'arfi, " to miza' abata tabar kukan? Rikemin ita kagani Ruwa mai zafi ta d'ebo tayi mata wanka, zuwa lokacin tabar kuka sai ajiyar zuciya. Kayan jikinta ta mayar mata da shi. Kayane masu k'yau tsada, hannunta har da azurfa. Kunnenta d'ankunen zinare ne,, showel d'in da aka nad'eta ma abin kallone. Mamie ta kakkabe showel din domin sakata, sai gawata takarda ta fad'o,, Abba ne yad'auka yasoma karantawa kamar haka::: *Dukwanda ya tsinceta,to yatafi da ita,Allah ne yabashi. Kuma abar yankinnan da ita,saboda wa'yan da sukasa, ad'auketa,kasheta sukeso ayi!!. Amma Nina satota tun kafin su kasheta, kuma insunsan tana raye, to tabbas zasu nemota su rabata da duniyar baki d'aya,, 'yar halasce gaba da baya, ina rok'on Allah yasa tafad'a hannu nagari Ameen* *kuyimata hud'uba, Inda hali nan da kwana uku ayimata hakika,,"" Allah yatayaku ruqo Amin bissalam* Tsit sukay, suna jinjinawa rashin imani na wasu mutanen. Nayi alk'awarin zamemata uwa ta gari, bazan bari kisan asalinkiba, sai bisa larura" balle mugaye su samu nasaran kashemin ke. Hajia Aisha kefad'in haka cikin zubar hawaye. Tana rufe baki Alhaji Ibrahim ya amshe"" Nima zanzame mata uba abin alfahari. Deen dake rungume d ita, yace nima nazama yayanta Ina sonta mamie Murmushi iyayen sukayi, suna jinjina wayau irin na Deen Shekaransa 9 lokacin. Washe gari sukabar Maiduguri, tun da subahi,, ko mutane masu zuwa musu sallama, sai dai suka sami sak'on wucewarsu a bakin mai gadin gidan. Ranarda tacika sati a duniya sukayi mata hakika tare da sa mata suna *Nana Safiyya* Bahijja tazo, lokacin tana d'auke da k'aramin chiki d'an wata biyu. Ita kad'ai mamie tafad'awa ainihin yadda suka sameta, kuma tagargad'esu da kada Wanda sukafad'awa tsintarta sukayi. Tasamusu son Safiyya aransu, Wanda har suna mancewa itadin ba jininsu bace. Sun shak'u da Deen sosai Shike wanke mata kashi in mamie na aiki har goyo ya iya, yana bata kulawa matuk'a. Sanda yagama secondary Abba yaturashi karatun law Germany, lokacin Safiyya nada 7yrs Sunsha kukan rabuwa Wanda daky'ar akasamu tadawo cikin walwalanta. Shekaransa 10 yadawo gabad'aya, sabod tunda yatafi baizo ganin gidaba saidai su Abba suje ganinshi Lil sis d'insa kuwa saidai suyi waya ko taga pic d'insa awayar mamie ko Abba, badon hakaba, da baza ta ganeshiba. Sanda yayi arba da ita yasha mamakin girmanta. Yayi ta tambayar mamie meta bata tayi tsawo haka, don itaba mai k'iba bace kuma baza' akirata siririya ba. Ba abinda yak'ara firgitashi da ita sai chikan halittan da Allah yayi mata, sosai tajefa zuciyarsa chikin rud'ani. Ita agefenta tayi mamakin k'yau da tsari irin nashi Nandanan suka saba, tayi tayawo da shi gidan yan uwan mamie da k'awarta jameelah. Yadawo da yan watanni, yasoma aiki a kotu. Ita kuma Safiyya ta wuce school of nursing. Yanxu haka tana watanta biyar da kammala karatunta. Dama tayi saukan ALQUR'ANI tanagama primary, tayi hadda tare da wasu littafan ilimi. Duk ranakun asabar, lahadi, da littinin take xuwa makarantar addarsu ta koyar, haka takan lek'a islamiyar su. Ahanyarta na zuwa makarantar addarsu tahad'u da uztax d'inta, wanda yace sai yaga abinda ya turewa buzu nad'i. Agefe d'aya kuma barr Deen yana azabtuwa d begenta, mamie tace kul! Kar ya sake yafurta, saboda zai zama fallasa abubda suka jima da binnewa, wanda sam bata buk'atar hakan ta faru. Yayi yayi tace a' a, bazai taba yuwa ba, A tunaninta zai zama sanadin rabuwarta da Safiyyah. Atunaninta intasan asalinta zata gudu neman iyayenta kuma inhar tatafi mutanen da suka so kasheta tuntana jaririya zasu ganta Duk tsawon lokacinnan mamie batak'ara yadda sunbi hanyar da suka tsincetaba duk da angyara hanyar, ansami sauye sauye. Bata barinta fita ita d'aya kuma basa dad'ewa a garin koda sunje. Sosai take kaffa- kaffa da ita, Tana ji da ita sosai. *dawowa labari* *Mrs j moo* [4/8, 4:53 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA* 🤔 *7 to 8* *®Safiyya* *Godiata agareki bazai taba k'arewaba bebeelo'' Allah yasakamiki d Alkhairi,, Allah yak'ara miki lafia Alfarmar Annabin rahama SAW Amin* Tana tsaye tana addu'ar shiga barci, taji wayarta na naiman agajin adauketa,, bata kulaba hat saida tagamaga addua'ar tashafe jikinta d shi,, zuwa lokacin ankira sau uku,, dafda zai tsinke ta dauka tare d sallama, duk d batasan number ba "Barka d dare abincin ruhina'' tayi jim tana tunanin aina tasam voice dinnan" hlo kina jina kuwa? Uhm barka kadai,, waye don Allah'' Daria akayi mai sauti,, Saifullah ne ko ince Ustaz" dafatan kin gane mai kiran naki'' Jin batai k'ara maganaba,, yace nabarki cikin amincin Allah Allah yatashemu lafia, sannan ina addua Allah yasa kiganni cikin mufarkinki muna hiran k'auna. Bai jira cewarta ba yakatse kiran yana mai farin cikin jin muryanta. Sororo tayi baki bude, xuwa can tasaki murmushi,, tanajin wani abu cikin ranta. Adduar tak'ara sabuntawa, sannan ta hau bisa bed ta ja bargo ta rufe k'afafunta zuwa k'ugunta. 6:30am Zaune take bisa sallaya, tana lazimin safe,, tana shafa addu'a wayarta ta dau ringing Ustaz d'ina,, sunar dake yawo bisa screen d'in kenan,, jim tayi tana kallon sunar" jia tayi save d'in sunar bayan sungama waya" Tadaure ta d'auka" Aminchin Allah ya tabbata agareki ya hasken ruhina'' mgnr data doki dodon kunnenta kenan,, saida taja ajiar zuciya sannan ta amsa" tare dakai ya ustaz,, yasa daria itama murmushi tayi mai sauti Can k'asa k'asa taji yace nabarki lapia,, komaki barchin sunna domin samun falalar d ke chikin varci a,irin wannan lokacin" kit ya katse kiran, batare d yak'arajin maganar taba. Wayar tabi d kallo tana jin wani farin chiki a ranta. Voice dinsa namata dadi sosai, tun farkon had'uwarsu,, muryansa nadaga chikin abinda ke burgeta, sai kuma gayunshi, d kuma yawan nutsuwarshi, gemunsa ne kawai kebata haushi d shi d yawan kallonsa, domin tatsani ayi ta kallonta kamar tv. Ahankali ta furta zanyi manage dakai hakanan *ustax d'ina* domin inajin kamar INA sonka a ruhina. Saikuma tasa daria,tasa hannu ta kulle eyes d'inta wai taji kunya. A kitchen****** Ita d mamie sai aikin break fast sukeyi, chinkin k'warewa. Mamie ta dubeta, taga sai doka murmushi takeyi ita 1,, yarinyar mamie wani albushir kike daukemin dashi? Cikin rashin fahimta ta kallo mamie n tace" mikigani mamie? Komima na gani babyna,,, miye sakaki chikin nushad'i d sanyin safian nan? Uhmm uhmm mamie ustaz ne " saida tafada sai kuma takama baki tana zare idanu, alokaci daya kuma tafice dga kitchen din d gudu. Daria sosai tabawa mamie,, ja'ira mara kunyar qarya. Saikuma ta d'aga hannu tana mai cewa' Ya Allah kasa abokin rayuwarta na har abada ne kuma Allah yasa yazamo nagarine, Amin. 9:00pm Abba Mamie Barr.Deen Sophy Suna zaune bisa dinning, bakajin matsin komi sai k'aran spoons,, mamie tadage sai turawa sophy food,, ita kuma sai shagwaba take zubawa,, Abba nayi musu daria,, barr.yawani hade rai,, sophy ta dubeshi taji wani irinn faduwar gaba,, ta ja innalillahi chikin ranta Zama tagyara cikin son tsokana tace ya Deen hala daren jia auntyna ta kunno kane kake shanmana k'amshi tare d chin magani,, bai kulataba,, ta matsa ta kamo hannunsa, tamarai raice, hava ya Deen miye haka, komi yayi zafi mgninsa Allah Ya k'ura mata Ido, batare d yace komiba ya zare hannunsa cikin nata. Zuwa lokacin idanunta, ya ciko d kwalla, d kallo mamie" mamie n ta girgiza mata kai,, ta ja hanci d sauri tamik'e tabar wurin ta haye sama. Mamie ta dalla mishi harara,,vya kauda kanshi Abba ya dubeshi chin kulawa, yace mi yahadaku d k'anwar taka? Kamar baison mgn ya amsa bakomi Abba, to mike damunka? Nanma amsar 1 ce bakomi,, Ganin yaki bad'amishi damuwarsa, sai yasoma yimasa nasiha akan yayi hkr d rayuwa,, sosai ya nusar dashi lamura na zaman dunia. Mamie barinmusu wurin tayi don jin haushin antaba 'yar lelenta. Koda tashiga dakinta, kuka tasa mai taba zuciya A iya tunaninta bata tunano komiba wanda zaisa barr.yayi mata wulak'anci don kawai tadamu d lamuranshi batason ganisa cikin damuwa. Tana cikin haka mamie ta shigo,, fada tasoma yimata, na akanmi zatayi kuka" kinsan Allah kifita idanuna d saurin kukannan kamar wata ita ciyar baure. Jin mamie ta kwatantata d baure yasa tasa daria ga hawaye na zuba, mamie ta rungumeta tana Shafa bayanta,, sundade ahaka sannan mamie ta saketa, tafice. Itama barci ne yazo mata, ta bi lfiar Kati fa,, bata jimaba sarkin data ya sacewa zuwa birnin kebbi garin fish, cikin fish dinsu harda masu bada hikayar soyayya hhh lol. K'amshinsa ne yatasheta a barci. Tana bude Ido kuwa tayi arba dashi zaune gabanta yana danne danne a wayatshi Tura baki tayi, tace miyasa kashigomin daki? Wani mugun kallo ya dannamata, bashiri ta kauda kai Mgnrsa taji nacewa oya tashi kiahirya kirakani unguwa,, yamik'e,, kisameni a falo, kuma banson ki shanyani,, yasakai yafice yana wani haderai. Cikin jin haushin sababbin dabi'un d yatsiro mata dashi, tamik'e. Tafada toilet Sosai taci kwalliya chikin doguwar rigar shadda marun colour ta ja daurin dankwali,, sosai tayi kyau, sai k'amshi ketashi ajikinta. Falo n tayiwa tsinke K'amshinta yayi musu sallama" mamie ce zaune tare d qanwarta, yarinyar baffanta. Cikin far in ciki mamie tasoma jijjigakai alamun wankar nata ya burgeta,, ko kefa babyna" kinyi wasai abiki, d sarsarfa ta iso tafada jikin mamie, ta rungumeta tanayimata rad'a cikin jin kunya ta zame,, Sai lokacin ta lura d bakuwar mamie,, ina yini umma? Ta amsa cikin fara,a " lpylau Safiyya. Kinyi kyau,, " cewar umman,,tadubi mamie inaga Sadiq zaishigo neman iri kam" caraf ackin kunnen barr. Dam!!! k'rjinsa ya bada sauti A,a hajia Amina, wannan kayan ustax ne,, daren jia yasata nushadi,, daria umman tasa tace hajia Aisha baki da dama, yanxu idanu kikasama 'yartaki? Murmushi mamie tayi tanacewa bawani sa Ido ko *Matar ustaz* tace haka tana duban safiyya,, idanu ta kulle tana murmushi k'asa k'ada. Sallama yayi, suka amsa,, yagaida umma sannan yadubi mamie" sai mundawo mamie,, kudawo lpy,, kada kudade, kasan zata makatanta dala'asar" tam mamie zamudawo d wuri Ai,, aha agaidamin d baffan " zaiji. Daganan sukafice,, tanama su ummie bye bye. Sunyi tapia mai nisa natare d yace d ita komiba,, K'amshinta yacika mishi hanci,, zuwacan ya dubeta, Kibar sa gyle k'arami, sbd gudun fadawar wasu masu raunin sha'awa cikin halaka,, idanu waje take dubansa,, wato nazamo shadan kenan ko barr? Oho miki komadai miye ki kiyaye,, uhmm tace kawai sbd tagama zuwa wuya d zancenshi. To mikedamun y Deen dake jifanta d kalmomi masu tunzura zuciya,, uhmm saikace ba lil sis dinsa wanda keso d kaunaba. Tayi lamo tanata sak'awa ta warwarewa Fito muyi musu tsaraba,," yace d ita bayan yagyara parking awani super market. Bayansa tabiyo, sosai suka zamo abin kallo acikin super market d'in Sanye yake cikin shadda milk yaci hula, sajennan nasa d Dan gemunnan yasha gyara. Basu jimaba suka fito Hy my hasken ruhina" ita kalmar d yadoki kunnenta,, kallonsa take cikin fara'a,, ustax kenan. Yak'araso wurinsu, ya mik'awa barr hannu bai amsaba yadai d'aga mishi nasa hannun, tare d cewa barkanka. Ustaz d'ina ya xafin rana? Baisamu damar amsa mataba, barr ya figo hannunta yasa ckin mota, ya lek'o kasameta agida, nan bawuri shiririta bane, yaja motar yafice d gudu. Dan tsalle ustaz yayi najin dadi ya mai maita *ustaz d'ina* wawwww so xuma sunar. Yajuya gida batare d ya yi abinda yakawoshi ba duk murna yacikashi. *Mrs j moon* [4/8, 4:53 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA* ® *Na Safiyya* *Nasara tana ga Allah, komi mai k'arshene amma banda ikon Allah, da sannu lafia zai dore miki,,, BEBEELO"" da yaddan Allah SWA* *9 to 10* *Waye ustaz?* Ambassador Ja,afar Salis Sharif,, shine mahaifin Saifullah(ustaz) Haifaffen garin maiduguri. Shi daya tillo Ammin sa tahaifa. Amminsa kanurice yayin da Abbinsa shuwa, Shiyasa yake d kyau sosai, kyawunnasa yakuma hadu d gyara. Da girmanshi Abbinsa yak'aro aure, yanyi ta tashin hankali kafin auren d Ammi,, and cewa tayi baxa ayi mata kishiyba ita yaronta bazai zauna d yan uba ba Barinma dataji Armaryan danginsa ce,, hankalinta yak'ra tashi. Lokacin saifullah na dan shekara 8 Abbi ya jajirce yace sai da yayi,, yayi mata barazanar'' sai dai inzata fice ga hanyanan abude take, yagaji da tashin hankali. Jin haka yasa Ammi saduda don tana matuk'ar son mijinta,, batason kowa ya rabeshi hatta d danginshi amma ita tanason nata suzo, sumadin sai wanda suke daki daya. Cikin ikon Allah akayi auren Abba d Hajia Sadiyya. Mace mai karamchi d tarin ilimi, zamani d na addini,, sosai suke shiri d saifullah, dukda hudubar d uwarsa ke mishi akan yarik'a yiwa Amaryan Abbanshi rashin kunya amma yak'i dauka,, tayi tayi tarabasu takasa,, dole k'anwar nak'i,, yasa tabar saifullah d mum" sunar dake kiran Amaryan dashi kenan. Yayi karatunsa na primary a naija, dganan aka turashi Cairo dora har zuwa master d'insa. Afannin kasuwanchi yayi karatunsa,, sbd haka sanda yadawo Abbinsa yace yazaba daya dga chikin company ninsa dazai rik'e Yazabi garin Kd,, amatsayin zai zo na'yan watanni, yakoma, amma yazo d sati biyu yahadu d hasken ruhinsa,,, Nana safiyya Yace bai komawa sai yaga abinda yaturewa buzu dad'i. Yana zaune a gidan yayan Amminsa ne, Alhaji Adam. Layi biyu ke tsakaninsu d gidan Su Safiyya. ********* Barr.gudu yakeyi sosai,, go slow yasashi tsagaita gudunsa. Safiyya duk ta tsorata d yanayinshi,, tunda suka baro super market din bawanda yayi magana chikinsu. Sosai akahada go slow, yakashe motar, suka zauna zaman jira. Sophy ta kwana sosai a site d'in ta lumshe idanu, kamar mai barchi Tana ta sak'e sak'e cikin zuciyarta. Sosai takejin haushin abinda barr.yayi mata, iya tunaninta tarasa gano mike damunshi. Yake daddaure mata haka. Tagefen Ido yake dubanta,, sosai tayi mishi kyau, yasaki murmushi yana duban hanya. Ganin tayi lamo kamar mai barchi yabashi damar kallacheta tsaf batare d sanintaba. Sanda suka sami hanya,, ya firza motar d gudu,, ta farka a firgice tana fad'in ya salam!! Dai dai sunshigo kwanar d zai sadasu d unguwar su Baffa,, yak'ara taka buki d k'arfi,, tazabura ta k'am k'ameshi bakinta d'auke d sunar Allah. Sai suka tsaya bakin get din gidan sannan tasakeshi,, ya dallah mata harara,, ta kauda fuska batare d tamaida mishi d martaniba,, sbd yanxu tsoro kebata, mutum kamar shafan junnu. Atare suka jera zuwa chikin gidan. Iyalan gidan dukkansu suna zaune afalon Baffa sunata hira wasu na kallo yayin dawasu ke danne danne awayarsu. Gdn cike yake d 'ya'ya d jikoki,, domin Allah yawadata Baffa d zuri,a masu dama. Anyi murnan ganinsu, sukayi ta gaisawa d mutane,, Baffa yayi tasamusu Albarka,, suna amsawa d Amin. Agdn suka gabatar d sallar azuhur. Misalin 3:00pm Suka yi sallama dasu. Yana zaune abisa mota, yana jiran fitowarta su wuce,, ya hangota tafe chikin yauk'innan nata, k'irjinta yadauki hankalinsa Tana tsakiyar 'yammatan gidan sa,anninta,, su hudu itace cikon na biyar dinsu. Baimasan sun k'arasoba saijin maganarsu yayi " ya Deen Allah saukeku lafia,, Amin ya amsa,,suka dawo gefen Sophy, sis munanan zuwa wani satin kigaidamana d mamie, zataji insha Allah, sai kunxo. Yafice tana d'agamasu hannu. Sunsoma tafia, ta kai hannu ta kunna k'ira'ar AL-QUR'AN cikin muryan Abdul Rahman Ahmad bin Sudex. Ta lumshe idanunta tana bin karatun chikin k'warewa. Take tanemin wani malolo d yatokare mata zuciya tarasa. Sai murmushi take dokawa tana jijjiga kawai. Lokaci lokaci barr na kallonta, shima yana murmushi don sosai yakejin sanyi naratsa ruhinsa. Ahaka suka iso gida. Tafada jikin mamie, washh!! Mamie na, duk nagaji, don haka bazan lek'a makarantar nanba,, hutawa zanyi yau. Mamie na Shafa kanta, ta amsa,to yarinyar mamie ki huta jiki d jini Ai, amma ki kira malaman kifada musu, kada suyi tajiranki badu gankiba,, to mamie zankirasu. Allah yayi Albarka" Amin. Bayan kwana biyu d yammaci,, Suna tare d Jamee,, Sophy nabata lbrn ustax d'inta, sai daria take mata. Suna cikin haka wayarta tayik'a,, tana murmushi ta dubi Jamee '' uhmm hala ustaz ne? Kai ta gyada tana daria k'asa k'asa. Hy my honey ustaz" abinda tafada kenan sadda ta d'aga,, tuni hira ya balle cikin shak'in so d k'auna. Jamee ta saki baki tana kallonta Tana mamakin wannan shak'uwa nasu,, du du basufi sati d soma mgnr arzikiba amma inkajisu suna waya d juna tamkar sun shekara. Duka ta taskawa Jamee bayan gama wayarta. Tunanin mikikeyi haka bestty? Tunanin masoyuna " ta amsa mata. Waww bestty waye mai sa,arnan haka? Tadan batarai sannan ta amsa da " baisan inayiba, hasalima a k'anwa yadaukeni, baimin duban komi bace haka. Jikin jimami Sophy tace wage shi? Besty!! sharekawai'no bazan shareba sai kinfadamin kowaye Zanfad'amiki amma not now" Allah sai kinfad'a kinji narantse,, to innafad'a zaki temakeni insameshi? Eh zanyi indai nasan inda yake. Bakowa bane nake makuk'ar axabtuwa d so d k'aunar shiba illah *ya Deen* Idanu waje Sophy ke kallon Jamee,, ganin tazuba mata ido yasa ta daidaita Bugun d zuciuarta keyi,, Wanda tarasa miyakawo shi. Muryanta na rawa tasoma magana.... *Mrs j moon* [4/11, 5:28 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *11 to 12* © *Safiyya* *page d'n naka ne new babynmu,, Allah yarayaka, yayi Albarka arayuwarka Amin. Allah ya qaramiki lpiar shayar dashi sweet Jamee* "Besty zantaimakeki insha Allahu, ya Deen zaisoki kamar yadda kike sonshi. Saidai ina cikin rud'ani, bansan taya zanfara yimishi maganarba. Idanu kawai jamee ta zuba mata tana kallon yadda jikinta ke rawa, tana gwama numfashi "Kamar ya besty bakisan taya zaki fad'a mishi ba? Alhalin nasan kedin ta dabance agareshi. "Uhmm besty kenan, adaba' yanxu Barr ya canzamin sosai, kodayaushe cikin hade fuska yake, keni yanzuma tsoronsa nakeji, yakomamin wani damisa mai ban tsoro, kuma ni 1 kemawa haka, don shidasu Abba lapialau. Amma dazaran sun bar wurin to zai yi fuskan shanu, mutum kamar mai almatsutsai bisa kai. D'an dariya Jamee tasa, sannan tace topa! Besty yaushe hakan yafaru ban saniba? Baifi 2wks ba da somamin atattalan junnu. Koba junnuba, ta doki kafad'anta. "Nidai besty ki taimakeni, insami abinchin ruhina ta fad'a tareda rike hannuwanta gam Murmushi ta mata, " kada kidamu zan yi k'ok'ari kisami cikar burinki,da yardar Allah " nagode tace tareda rungumeta. Basu jimaba suka bar wurin. Bakin get tarakata, tana jaddamata, gobe tashirya akan lokaci, zuwa hadda, " kada kidamu tace zan shirya, bazan batamana lokaci ba insha'Allahu. " Ok sai munhad'un. Ta juya kenan domin komawa ciki, Horn din Barr taji zai shigo, yasa taja ta tsaya jiran shigowarsa, tafara gwada sa'arta tun yanxu. Yana fitowa ta k'arasa wurinsa. "Sannu da dawowa ya Deen, ya office? Cikin sakin fuska ya amsa "yawwa Alhamdulillah Ta amsa ledar hannunsa,, yayi gaba tabi bayansa, har d'akinsa ta kaimishi ledar, tasamu wuri tazauna. Shikuma yana shiga ya ajiye phone d'insa tare d key, ya fad'a toilet. Tananan zaune yafito d'aure d towel a k'ugunshi yana goge sumarsa d k'aramin towel Yaji mamakin ganinta zaune,, ya tako gabanta ya tsaya, yana dubanta, fuskanshi ba yabo ba fallasa. "Ya akayi? "Wani Abu kikeso? Ta sunkuyar d kai gabanta nafad'i, sabida ganinshi haka. Sumar k'irjinsa sun kwanta lup lup, azuciyarta tace Barr nada k'yau sosai, in besty tasameshi tagama morewa kam, a fili kuwa d'an wani guntun murmushi ta sake, wanda Barr ya kasa gane na meye. "Uhmm ina saurarenki... ya katse mata tunani, cikin sark'ewar murya " tace dama.. dama.. inaso inbaka hak'urine akan laifin danayi maka, kake shareni d yimun fushi. Ta canja maganar d tazo yi masa kuma, tarasa dalilin ta na kasa fuskantanshi d zancen, alhali yau taganshi cikin salama. Murmushi yayi mai sauti, "yace nibakimin komiba lil sis, kawai yanxu banason takura ne. k'irji ta dafe tana kallon shi cike da mamaki sanan ta furta " nike takuraka kenan? Yayi mata shiru... Bata rai tayi lokaci d'aya kuma ta d'an sake murmushi wanda ya k'ara jan hankalin shi,a shagwabe tace " ya Deen to kayi hkr zankiyaye bacinran naka. sai da yad'auki 'yan dak'ik'u sannan ya durk'usa gefenta " lil sis wani Abu nake nema, kuma mamie tak'i bani goyon baya akai. To kafad'awa Abba mana, "Aa; Ya furta " banason yasani har sai mamie ta Amince. "Uhmm to wai miye wannan abin ne? "Hajace mai daraja d tsada,ya fad'a yana dalla mata kallon canko mana.... Murmushi tayi itakam sanan ta dube shi tace "aw kace akan kasuwanci ne, aiko dole sai dai mamie tashiga lamarin,, kayita lallabata har ta amince maka, ai nasan tunda wanan ne yazo da sauki Sororo yayi yana kallonta,a ranshi ya furta'wanan anyi subulluwa.A fili kuwa cha yayi "amma dai lil sis ke wata mashirmanciya ce, dagajin ance haja sai kikawo zancen bussiness tsuttt!!! Yaja tsuka yana hararanta. "Nice ke shirmen barr? ta fad'a tana mai mashi kallon rashin jin dadin kalamin shi " Eh kinma fi shirme har d dolanci ma. Zuwa lokacin, zuciyarta yazo wuya batak'ara maganaba, Tamik'e tafice cikin fushi, har d buga mishi door d k'arfi Daria yasa mai sauti, yana sosa sumar kanshi. "Lil sis rigima, zanfice lamarinki tunda naga mamie tana adawa d buk'ata ta, Zan ci gaba d d'aukanki k'anwata na jini. Daganan Ya fice zuwa masallaci. Yana addu,ar Allah yasa ya iya kauda kai akanta, yakuma barjin kishinta. Amma yasan abin d kamar wuya. *Mrs j moon* [4/12, 8:32 AM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA* *13 to 14* © *Safiyya* *masoyana inaji daku aduk inda kuke,, inayimuku godia d k'aunar ku akan novel d'ina, Allah yabarmu tare cikin aminchi" AUNTY KHADY har dake chikin masoyana,, Sophy na godia sosai* *Allah yacika miki burinki, addu'armu tayi ta tafiya kamar ruwa"Amin*👏🏻 Koda Sophy ta fice daga d'akin barr, bed room d'in mamie tashiga, ta haye bisa bed, ta k'udun dune cikin bargo. Tana jin sadda mamie tafito toilet. Har ta idar d sallah bata motsaba. Sai tufka d warwara takeyi cikin ranta. Sosai takejin bestynta ta had'ata d aiki. Agefe d'aya kuma yawan fad'uwar da gabanta keyi, ya jefata cikin rud'ani,, shin mike damunta akan barr,, uwa d'aya uba 1 amma sai shaid'an yarik'a raya mata wasu abubuwa masu wuyar fassaruwa. Zuwa yanxu tagano bata son jin wata na son barr Wayyo raina,, Allah yashiryaki zuciata d barrin dauko abinda bazai taba yuwuwaba. Tabbas zan jajirce besty tasami barr. Don da ita yadace sosai. Afili taja gajeran tsuka. Mamie dake bisa sallaya tana lazimi,, tayi saurin duban inda tsukan yafito. Tacika da mamaki, ganin Safiyya kwance bisa bed d'inta. Saida ta shafa addu'arta sannan ta iso gefen gadon,, cikin kulawa ta janye bargon d tarufa. Bakya d lafia ne? Eh mame,, inajin marata tanamin ciwo d cinyata ta dama. Ayya sannu. Tashi ki wanka sai Deen ya amso miki mgni, don nasan mp ne zai wahalarmin d ke. Batace komiba ta mik'e zuwa d'akinta. Sosai taji ciwon maran d cinyar na k'aruwa,, duk da ita k'arya tayiwa mamie kawai don tasan inta rutsata d tambaya bata d amsar d zatabata. Yana shiga toilet taga d'igon jini, ta gyara jikinta,, ita kam Sam ta manta date d'inta yayi. A dinning ta samesu, suna jiranta. Bisimillah kowa yayi sannan suka soma cin abincin. Bata wani ci ba, abin kirkiba ta koma parlour. tazauna dafe d Maran ta, xuwa lokacin har idanunta sunyi ja. Subbahanallahi!!! Deen yi hanzari kasamo mata maganin ciwon mp. " mamie tace,, tana shafa mata sumar kanta, cikin tausayawa. Tam mamie ya amsa tare d fice cikin Sauri, jikinshi narawa,, baison ganin ciwonnan, nta,, yasan tana jin jiki inyazo, duk atunaninsa yazaci tawarke ganin ciwon yadade bai motsaba. Bayan d'an wani lokaci d shan mgnin, tasami sauk'i,, sukar maran d cinyar ya lafa. Ganin barci yad'auketa, mamie ta umurci barr yadauketa yakaita bed room d'inta. Washe gari ras ta tashi, batajin ciwon komai sai d'an abinda ba,arasa ba. 'Dakin mamie tashiga d sallama Tasameta tana waya d Abba Yana sauraren hiransu Sosai take murmushi jin tsofaffi d soyayya Mamie natafi makaranta" OK yarinyar mamie har kin warke d zaki iya fita? Eh mamie,, to Allah k'ara lapia" Amin. Har tafita ta kuma dawo,, mamie ayimin dambun cuscus To Nana, za,ayi miki " yawwa mamiena tafice d gudu. Daria mamie tasa, tana jijjiga kai. Abakin step sukaci karo d juna,, shi ya hayo d sarsarfa ita kuma zata sauka 'Yar k'ara tasaki, tana liliya k'irjinta. ya dan batarai tare da cewa lil sis miyasa baki d natsuwa ne ? Kwalla yaciko mata a idanu,, tabi gefenshi ta wuce batare d amsa mishiba. Bayanta yabi d kallo. Hijabin ya manne mata sbd robane, amma dogone don yawuce gwaiwarta. Awaya takira Jamee, bata jimaba tafito suka wuce. 'Karfe daya saura suka tashi. Suna fitowa get suka sami ustax zaune bisa motarshi,, yana ganinsu ya duro. Amincin Allah yatabbata agareku abincin ruhina"tare d amuniyarta" atare suka sa, da'' Amin tare d kai. Yayi daria, kuzo inkaiku gida, basu musaba, sbd sun gaji sosai. Ya sauke Jamee sannan ya wuce d Sophy. Kafin su isa gida yanata janta d hira, tak'i sakewa, wani matsancin kunyarsa takeji. Yana ajiyeta,, ta shige gida d sauri. Ya jingina d site ya dannamata kira,, lokacin tana daf d shiga parlour. *Matar ustax* kin gudu ma ustax d ruhinsa,, cikin dan daria tace to dayamma ustax yazo amsar ruhinsa wurin Matar nashi,, da daria ya kyal kyale dashi sannan yace kijirani zanzo kuma sai kinban Abita,, Tam ina jiranka. Cikin nushad'i sukayi sallama. Ta doka tsale kad'an ta furta " inasonka ustax duk d d'an gemennan naka. Tana d'agowa suka had'a Ido d barr,, yayi kincin kicin d fuska,, ta bi gefenshi zata wuce " ya daka mata tsawa" kedawaye haka kike daria kamar kwancen haukaciya? Ta batarai, tana kallon hanyar gudu,, nikam ya Deen kabar cemin mahaukaciya,, ya zaburo zai maketa ta kwasa d gudu tashige parlour. Kai ya gyad'a zan d'au mataki akanki yarinya. *Mrs j moon* [4/12, 8:32 AM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *15 to 16* *©Safiyya* Turare take aikin fesawa, sai atishawa takeyi Murace ta kamata bisa gadikkan alamu. Parlour tafito tazauna,, lokaci lokaci tana kallon wayarta tana sakin murmushi. Mamie ce ta shigo parlour n Baki ta kama, cikin,, lallai yarnyr mamie kinaji d wannan suruki nawa, wannan irin kwalliya tare d k'amshi kamar agidan khady k'amshi. Ta sa hannunta a fuska" mamie kinsani jin kunyafa, tafad'a cikin sigar shagwaba. Aikece 'yar gidan mamie, dole ayaba irin wannan kwalliya taki. Kwalliya tayi Nagani na fada duk don xuwar ustax saif. Wata tamfa tasanya mai kyau d tsada, mai dauke d fulawowi jajaye tare d ratsin bak'i. Ta bata lokaci wurin kyalkyale fuskanta, sannan taja d'aurin d'an kwali irin ta 'yammata 'yan kwalisa. Sosai tayi kyau,, gawani haske data k'ara. ''Wayarta tayi k'ara, saida ta ja class sannan ta d'auka. Matar ustax ga ustax yazo" OK ganinan. Mamie yazo,, to yarinyata adawo lafiya banda rawar kai,, akame kai duk da nasan bakya d matsala tanan wurin. Tam mamiena, tace" yayinda ta yafa gyalenta k'arami maroon ta zura takalminta mai tsini kad'an shima maroon Tapito fes abinta. Cikin nutsuwa ta isa wurinsa, yana jingine jikin motarsa. Sanye yake cikin yadi mai laushi ruwan coffee d hularsa kalan kayansa sai shoes dinsa cover black. Tundaga nesa suke jifan junarsu d murmushin k'auna. Tunkafin tayi mgn ya tareta " Ran Matar ustax yadade,, murmushi tayi,, tare danaka ya ruhina. Tajashi zuwa k'asan mango tree dake gefen parking space. Wurin d kujeru masu kyau zagaye sai table mai fad'i a tsakiyarsu. Wurin xaman barr ne d abokanshi. Cikin jin kunya ta gaidashi,, ta koma ciki ta dauko mishi kayan motsa baki, dangin su snacks d drinks sai farfesun kayan ciki mai dadi. Yaci sosai, nata yabama girkinta,, tana daria tace mamie tayi maka musamman, ah" lallai mamie tanaji dani,sosaima kuwa, tam ngd da kulawanku mata ta, ta kauda fuska wai matarka,, eh man, inaji ajikina kwanan nan zamuyi aure, tasa daria,, uhmm lallaima, to saina gama tantance halayyanka, kuma sai nasoma zuwa aiki hospital. Aw kedin doctor ce? A,a nurse '' OK Allah yataimaka, Amin. Yaushe zakisoma xuwa hopl d'in? Dazarar Abba yadawo daga tafiyar nan. Aha, Allah dawo dashi lpia "Amin. Kinsa me? Sai kafad'a Ace karatunki ba kan kiwon lapiya kikayiba, to da bazan barki kiyi aikiba in mukayi aure, koda kuwa a gida kinsoma aikin. Kai hava " sabida mi? Inada kishi kuma mace irinku agida yadace akillaceku,, sabida yanayinku. Idanu waye take dubansa,, ya runtse nasa yana jan hailala. Mud'in mike garemu to? Uhmm matar ustax mubar zancen, a,a sai kafad'a. Intambayeki man? Eh" ina saurarenka. Antaba fadamiki kina da kya kuma jikinki na d'auka hankali? Ta bata rai tana hararanshi,, yasa daria, ehmm inajiran amsarki Cikin tsiwa tace bansaniba,, Ashe kaima d'an sa idone? Ya kama baki yi hkr abincin ruhina. Ta tura baki,alokaci d'aya tamik'e, zatabar wurin. D sauri yasha gabanta,, cikin marairai cewa, yace soryy please bazan k'ara kallonkiba, na tuba' fushinki kukan yaro, ta sassauta fuska, tana kallonshi k'asa k'asa, yaja numfashi, zomu k'arasa hiranmu, tadawo ta zauna. Tana d'an hararan sa. Wallahi d kikayi fushi kina mgn sai kikatunamin d artabunmu ranar d ruwa ya zanemu. Ta kunkuyar dakai, sakamakon tuno tsiwan datayimasa ranar. Yasa daria, Allah tsiwarki na burgeni sai kuma kunyarki mai ban sha'awa. Murmushi takeyi kawai batare datace komiba. Sunsha hiransu sosai, daf d magrib sukayi sallama. Yabawa mai gadi ledoji biyu manya cike d kanyan kwalam, d kayan Shafa, yabi bayanta d su. Tanashiga parlour ta fad'a jikin mamie tana daria,, mamie yana da kirki Allah, ina sonshi, yace agaisheki next time zaizo gaidaki. Allah ya kaimu lapia"Amin. Baba mai gadi yayi sallama yabata sak'on,,mamie tayi ta yabawa, ita kam murmushi takeyi tana jinjina k'aunar d ustax keyi mata. Barr yayi sallama suta amsa mishi" Ya kai dubansa kan Safiyya. Sarkin yawo, yau kuma ina kikaje, don nasan wannan kwalliyar, unguwa kika fita, tayi mishi banza, ganin tak'i amsashi, ya dubi mamie" yanxu mamie kina kallonta tafita ahaka d wannan ficicin gyalen, salon ta jefa mutane a halaka. Cikin kuka Sophy ta tari numfashinsa" wlh y Deen ya isheka dangantani d shaid'an Ta k'amk'ame mamie,, mamie kishiga tsakanina dashi, ya daina min haka. Da kyat mamie ta rarrasheta, ta bar kukan,, ganin tasake yasa cikin zolaya mamie tace tapi daki huta yarinyata, Allah barki d ustax musha biki Tana daria ta mik'e ta haye sama. Mamie tana ganin ta haye ta dawo da dubanta kan barr. Ka fita idona Deen , nace kafita sha,an in yarinyata, bansan irin wannan abin da kake mata tam, kakiyaye ko in saba maka. Kanshi sunkuye ya amsa to mamie,zan kiyaye. Dadai yafi maka kam. Ta mik'e tare d barin mishi parlour n. Kai yadafe, cikin matsanancin damuwa. Zanbarki har abada, yazamamin dole inyi nesa dake. lokaci yayi dazan nemi transfer. inbarmuku gidan Ku wataya. Cikin zuciarsa ke zancen. Ya mik'e yadoshi d'akin Sophy. Xuciarsa kamar wuta don tsabar rad'ad'in datake mishi. *Mrs j moon* [4/12, 4:33 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *17 to 18* *©Safiyya* *Dedicated to bebeelo* Ya tura k'ofar, yashiga. Kwance ya hangota, tayi rufda ciki. Ya k'urawa k'ugunta Ido, kina da kyau tare da diri sosai lil sis, cikin zuciyarsa yake fad'a. Tun shigowarsa, tanaji tayi biris dashi. A sannu ya tako zuwa wurinta, gefen bed ya zauna Hannunsa ya dora bisa gadon bayanta, taji wani yarr, amma tak'i motsawa, domin yayi matuk'ar bata haushi. Yasan tanajinsa, sabida haka sai ya lalibi zip d'in dake bayan kayanta ya soma ja ahankali. Cikin fushi ta juyo tana kallonsa, rai hade. Murmushin yak'e yayi, ya kyara zama ya damk'e hannunta cikin k'aramin murya yasoma magana " lil sis kiyi hak'uri ki fahimceni, banson ganinki cikin dinkuna mai nuna tsiraici, alhalin kinsan kina da shape mai d'aukan hankali, to tunasar dake nakeyi ki kyara, bance kibar sa kayanki ba amma kitabbatar d kinsa hijab wanda zai suturta jikinki, Wanda zai yaboye niimar d Allah yayi miki. Yaja numrashi kad'an yaci gaba "ku mata hadarine wani lokaci,musanman inkunga kuna da siga, dirri,tsari tare d kuma kyau, sai kuyi ta fidda shi ako ina batare da tunanin kuna cutar dawasu maza masu raunin imani ba. Shi yasa ake yawan keta muku mutunci, abarku da cizon yatsa, domin anriga angama daku. Sabida haka nake yawan yimiki fada, akan suturce jikinki. " dafatan yanxu kinfahimceni, ba takuraki nakeyiba sai son tunasar dake dokokin Allah SWA. " duk danasan kinsani, sai dai kintake ne, sabida haka yakamata ki kyara tun wuri. Jikinta yayi sanyi sosai, muryanta na rawa tak'ara k'amk'ame hannunta da ya ruk'e" yaya Deen kayimin affuwa akan rashin fahimtarka da banyi ba. " natuba ya Allah kayafemin inna d'au hankalin wasu mazan batare da sanina ba. Ta cije banba. "Nagode da kulawanka yaya deen, Allah yabarmu tare da k'aunar junanmu. "Ya amsa Amin ya Rabbil Alamina. Yana jin wani sanyi na sauka a heat d'insa sosai. "Lil sis mubar fad'a kenan daga yau ko? Yafad'i tare da kashe mata Ido d'aya Tasaki murmushi mai nuni da tana cikin farin ciki, "eh yaya Deen munshirya, kuma dama kaine ke fushi dani ai. Idanu yazuba mata yana kallon maganarta cike da shagwaba, sannan cikin natsuwa takeyinsa. Zame hannunta tayi, ta hura masa iskan bakinta bisa fuskanshi. Yaja numfashi. " kallonfa? tace da shi. Ya hai hannu ya murd'e mata kunni, tasaki k'ara, yak'i sakinta saida yaga tasoma kwalla sannan ya saketa, lokaci d'aya kuma ya gintse fuska. " banson raini, kinji ko, kai ta gyad'a tana liliya kunninta. Ya mik'e yana cewa "kishirya bayan isha'i zaki rakani dubiya, matar abokina bata da lafiya. " to tace, yasakai yafice, tabi bayansa da kallo, sai kuma tasaki k'aran murna, "wayyo dad'i kasheni, mun shirya da barr. Sai ta hau rawa tana karkade karkade, kamar wata mazari, duk cikin farin ciki. Saida tagaji don kanta sannan ta zauna tana dafe ciki. Sosai takejin zuciyarta namata dad'i, wani nushad'i takeji aranta. Bayan isha'i tasanja kwalliya, tayi kyau cikin material pink da ratsin white. Ta sa hijab fari dogo, wanda yasauka har gwaiwanta, sai k'amshin turaren insidex takeyi. Tana zaune a parlour, yashigo. " lil sis kinsha kyau' yace da ita. " nagode "Kaima kayi kyau, ga gemunka yak'ara fitowa. Ganin yana hararanta, tasa daria" yi hak'uri barr,nabari. Murmushi yayi tare da cewa "kin riga kingama rainani lil sis, hatta da k'awarki meelah ta rainani, kun maidani abokin wasanku. Jin yakira beasty d'inta, yasa ta tuno da alkwarin datayi mata na had'a ta dashi. ** bari mufita sai infad'mishi,Allah ya d'orani akasa, Amin. Duk cikin zuciyanta takeyi zancen. 'Danki mamie suka shiga da sallama. Tana zaune bisa sallaya, tayi musu gyaran murya. Suka sami wuri suka zauna jiranta ta idar. Bata d'auki lokaciba ta sallame. Baki bud'e take kallonsu,, kamar ba d'azun suka sami sabaniba, uhmm yaran zamani sai abarsu da halinsu. Atare sukace "mamie inayini? "Lapiya lau " saikuma ina haka? Barr yabata amsa rakiya zatayimin zuwa gidan abokina Ahmad, matarsa bata da lafiya. " OK to kudawo lafiya, agaidamin da ita, kuma kada kuyi dare. " to mamie bazamu yiba, insha Allahu. Safiyya ta rumgume mamie tace "mamie yimin addu'a sabida bakin mutane, tana d'an daria ta ja addu'ar kariya daga mugun abu ta tofeta dashi, "Allah yayi mini Albarka "Amin mamie, tarema da yaya Deen. Tana kallonshi, murmushi yayi tare da ficewa, tamanwa mamie kiss a kumatunta, tabi bayansa barr da d'an gudu. Jijjiga kai mamie tayi tana maijin dad'in ganinsu cikin walwala. Sun isa gidan lafiya, ahanya suna ta hiransu, saitayi kamar zatayi masa maganar beasty n ta saikuma ta kasa, ita ta lurama wani kunyarsa takeji yanxu. Laluran ciki ke wahalar da fadeela, Matar abokinsa Ahmad. Ta tausaya mata sosai, kwance take kamar ruwa, bata iya komi, muryanta tayi rauni, sai juya kai takeyi. "Yaka mata Kuje hospital abokina, barr yace da Ahmad. "Dole zamuje gobe kodon yawan aman da takeyi, da jiri. " dayafi kam. " sannu fadee, ta motsa kai tana lumshe Ido, alamar barci takeson yi. Suka ajiye mata kayan dubiya suka yi musu sallama. Tare da yimata fatan samun lapiya Sun d'au hanyar komawa, gida duk sunyi shiru kowa da tunanin da yakeyi cikin zuciyarsa. Itadai yadda zata yimasa maganar beastynta take sak'awa, sai kuma tausayin fadeela fal cike da zuciyarta. Yayin da barr nasa tunanin yadda zai yi nisa da su mamie yakeyi inyasami transfer. Ta muskuta tare da katse shurun nasu "Uhmm yaya Deen don Allah alfarka nake nema a wurinka. Ya kallota sosai, " inajinki lil sis, zanyi miki komiye indai baifi k'arfina ba. Cikin kwarin gwaiwa tasoma magana a hankali... *Mrs j moon* [4/14, 5:18 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *19 to 20* *©Safiyya* *Dedicated to my family, LATE ALHAJI HARUNA MAIRIGUNA* *Allah yajik'an mahaifinmu da rahama, Allah yacigaba da k'ara had'a kanmu, muzamo tsintsiya mad'aurinki daya Amin*👏🏻 "Ya Deen don Allah inason ka auri beasty na jamee. Dam!!! K'irjinsa yabada sauti. Kan motar yanemi kwace mishi, yayi gaggawan dawowa hankalinsa tare da damke sityarin da kyau. Jin yayi mata shiru, yabata daman cigaba da koro mishi kyawawan d'abi'un sahibanna ta. "Allah ya Deen tana da kirki d hankali ga natsuwa, sannan ma'abociyar kyalliyace d tsafta ga iya girki mai dad'i da gamsarwa, sosai nakeson tazamo daya daga cikin zuri'armu, sabida d'abi'unta na garine kuma ina buk'atar dank'on zumuncimu ya cigaba da d'orewa na har abada. Ta numfasa sanna tacigaba da cewa "Inhar hakan yafaru zanfi kowa murna don nasan big bros d'ina yayi dace da mata tagari mai matuk'ar so da k'aunarsa. Takai hannu ta d'ora bisa cinyarsa tad'an matsa, ya d'an zabura yana watsa mata wani mugun kallo, idanunsa sun canza launi,gawani jijiyoyi akansa sunfito rad'a rad'a. Ita kam bata ko lura da hakanba tacigaba " banajin beastyna akanka, tabbas zatazamo maka inuwa mai matuk'ar dad'i, zata kare martabanka ako ina kake sabida ta wadatu da ilimi mai nagarta. "Allah sai kayi alfahari dazaman towarta uwar 'ya'yanka,, ta sanyaya muryanta tace"barrister nmu please kada kak'i amincewa kaji? Banza yayi mata yana cigaba da kallon hanya, zuciyarsa tamkar yata futo k'irjinsa don tsananin bugawar data keyi mishi. Cikin shagwaba ta dafa kadanshi tana mai cewa " uhmm ya Deen say sme thing please. Batare da ya kalletaba ya daka mata tsawa" live me alone!! " ko in taka miki wuya yanxu. Cikin zare idanu ta matsa can nesa dashi, tana kallon yadda yake gwama numfashi. Har suka isa gida bata k'ara motsi mai k'arfiba. Ko gama gyara parking bai yiba ta bude k'ofar zata fita "Gidan uban wa zaki? Yace da ita, yana jifanta da mugun kallo, wanda ya haifarmata da rawan jiki. Asanyaye takoma ta zauna, tana kallonsa da darara daran eyes d'inta. Tsawon lokaci baice komiba, ta sunkuyar da kanta zuciyarta na tsoron jin abinda zaifurta. 'Dan k'aramin tsuka yaja, cikin kaurin murya yakira sunarta "Nana Safiyya!! Ta d'ago cike da mamakin jin yakira ainihin sunarta, wanda iya tsawon rayuwarta bata tabajin yakirata da shiba sai yanzu. Sai da yak'ara mai matawa, sannan ta amsa acan cikin mak'oshi " Na'am Saida yakirata sau uku tana amsawa, ya gyara zama yana duban ta fuska d'aure. " Daga yau sai yau dazan k'arajin kiyimin magana makamancin wannan. Ya cije bele yana jijjiga kai " inkuma kika kuskura kika k'ara abinda zanmiki sai kinyi mamaki, don zir zanmiki inzaneki, ciki da bai, wanda inaga sai kin hau gadon asibiti jinya. Idanunta waje tace "zir fa kace yaya Deen? "Yawuce nace,, aikatawa zanyi, inkuma kina da ja, ki yi gigin maimata shirmanmun zantun tukanki kiga aiki da cikawa. Ta batarai, tana tura baki, "to kayi hak'uri bazan sakeba, amma masoyi Ai yafi mak'iyi Abazata ya buge mata baki da bayan hannunsa, ta dafe wurin tana kallonsa Ido waje. "Kad'anma kikasoma gani yace da ita. Idanunta yakawo ruwa, ta kwabe fuska, tanason sake magana tanajin tsoron tasaki layin dazaisa yayi mata zir, cewansa. Ya bude k'ofar yafice yana cewa " bari Abba yadawo zan fad'a masa arabaki da shegen ustax d'innan, sabida naga alamar yafara koya miki rashin kunya, don gashinan kusoma bin maza kunafad'an kuna sonsu " k'ila shima cewa kikayi kina sonshi don rashin kamunkai da zubda aji. Da gudu takamo hannunsa,idanunta na zubda hawaye, " wallahi Allah yaya Deen bani nace inasonshiba, shine yaganni ya yaba kuma na... Kallon dake mata yasa tayi saurin tsuke bakinta. Kai yakad'a kawai batare da yace da ita komi ba, ya wuce tabiyo bayansa jiki asanyaye, wanda gaba daya tarasa mike mata dad'i. Aparlour suka sami mamie tana sauraren channel d'in Saudi QUR'AN hannunta d'auke da wani littafin addu'o,i. Tafad'a jikinta tana mai kallon barr ta gefen Ido, suna had'a idanu ta girgiza mishi kai, ga mamakinta sai taga ya gyad'a kai yana murmushi. Tasauri ta tashi tana daria, duk suka zuba mata Ido domin k'arin bayani Tarasa mizatace musu, tasoma daburcewa, sabida hak'i k'anin gaskiya ita dai ganin barr yayi mata murmushi alamun yahuce shine ya saukar mata da jin sanyi azuciyarta, har yasata daria. Ganin yadda takeyi kamar tayi k'arya gaban Alk'ali, yasa mamie tasoma yi mata daria tama mai cewa " yarinyar mamie ko surukina kika tuna yasaki darawa? Cikin kauda fuska tana murmushi ta gyad'a kai alamar eh. Tsaki barr yaja tare d barin wurin. Mamie tabishi da Idanu. Tana tunanin miya batamishi rai kuma, ta zunkud'a kafad'a alamun shi yasani. Itama bata jimaba tayiwa mamie sai da safe. Ta gama shirin barci ta kwanta cike da tunanin yadda zasu kwashe da beastyn ta gobe intaji zancen yaya Deen yak'i amincewa soyayyarta. Cikin talatainin dare barr ya farka, yana jimamin wannan bak'on al-amari da yake faruwa shi cikin kwanakinnan. Duk inya kwanta barci da dare sai yayi mufarkin yana saduwa da lil sis d'inshi cikin jin dad'i da yadda. Ko yauma abinda yafaru kenan. Ahankali ya furta "ya salamu kayomin agaji ,ka iyakancemin wannan laluran. Wani shashi nazuciyarshi ya amsa, kayi aure shine k'arshen matsalarka, jinjina kai yayi alamun amincewa da shawaran xuciyarshi. Alokaci daya ya bawa kanshi zabi, zai nemi lil sis tayi mishi jagora zuwa wurin meelah. Sai kuma ya sosa kai, alamun kunya, tuno da yadda ya ma lil sis d'insa fata fata akan zancen. Yamik'e yafad'a toilet, domin tsarkake jikinsa. *my Berry low* Ayi hkr d wannan, insha Allah gobe zakujini. *Mrs j moon* [4/16, 8:21 AM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA* *21 to 22* *©Safiyya* *Wannan page nakune 'yammata adon gari* *Zainab('yar gata)* *Fauxah(Matar saraki)* *Maryam Rano('yar mama)* *Duk kumatso domin kai gaisuwa wurin auntyn ku BEBEELO* *Lol* Break suke gabatarwa cikin nushad'i. Barr yafara tashi, yana goge bakinsa da tissue. "Mamie sai nadawo, inaga daga office zan wuce d'auko Abba, yacemin jirginsu k'arfe biyar zai sauka. "OK Allah saukesu lafiya,"Amin. Har yakusa fita parlour n ya dawo, yana kallon sophy yace "lil sis innadawo zakirakani zance, amamakance ta kama baki "kai barrister nmu? 'Dan hararanta yayi ina miki k'arya ne? Ta girgiza kai tana daria, tace "tam sai kadawo Allah yatsare ya kareka, ina jiranka, inga auntyna mai sa'a. Shima darian yayi yana mai cewa"zako kiga surukan mamie yau. Mamie ta tabe baki, tace kamar gaske," Allah mamie dagaskene, "uhmm naji, wuce office kada ka makara, "tam mamienmu, yafice yana yiwa Sophy alama da hannu, na kishirya fa, kai ta gyad'a masa tana murmushi. Tana kitchen tana wanke kayan dasuka bata, mamie tashigo. "kiyi sauri kixo in aikeki wurin umman jameelah, "to mamie bari inyi wanka, "aha k'awar agwagwa, daria tasa tana cewa "mamie garinne da zafi duk da ana ruwa sama amma zafi yayi yawa. Tashirya cikin doguwar riga tayi rolling, har ta fito parlour sai takoma dasauri domin sanyo hijab, gudun kada ta had'u da barr. yasata agarejin hak'ora arasa mai taunata. Bayan tasanyo hijabin, wayarta tayi k'ara tazauna bisa stool tana fuskantan mirror. Cikin murmushi ta d'aga tare da fad'in "Amincin Allah ya tabbata agareka ya Sweet ustaz d'ina. Ya amsa "tare dake abincin ruhina. Tasaki murmushi"ya office?" Alhamdulillah. Sosai suka bata lokaci suna hira cikin annashuwa da jin dad'i Ak'arshe ya sanar da ita zaizo bayan la,asar, sukayi sallama cike da d'okin son ganin juna. Jamee ce ta turo k'ofar tashigo tare tafad'a bisa gado ta saki kuka cikin dusasshiyar murya. Akid'ime sophy ta isa wurinta tana jeramata tambayoyi "Mi'akayi miki beasty? Umma ce ko Abba? Ko kuma yaya munir ne? Shiru ba amsa sai kuka takeyi,ta jijjigata please beasty tashi kifad'amin inji miye matsalarki. Ta tashi hawaye na zirarowa, itama zuwa lokacin idanunta sunciko da kwallah suna son zubowa. Mai makon tayi magana sai ta rungumeta tana k'ara sautin kukanta. Atake itama tasaki nata kukan. Mamie ce tashigo sakamakon jin Sophy ta dade bataxo amsar sak'onba, sam bataji shigowar Jamee ba. Kallonsu takeyi cike da mamaki. Cikin fad'a tace "kuna da lafiya kuwa? Mi akayi muku kuka maidamana da gida kamar sansanin zaman makoki? Sophy ta dubi mamie tana jan hanci, "nima bansani ba, tashigo ne tana kuka, ta tari numfashinta "shine don shashanci kika biye mata kunayi? maimakaon ki rarrasheta. Ta sunkuyar da kai batace komiba. "Jamilah mi yafaru? Mamie tace da ita. Cikin dushewar murya ta amsa tana gyara zama "Abbane zaimin aure kuma ni ina da wanda nakeso,na fad'a mishi, yace ban isaba, nikuma wallahi inason zabina, tacigaba "Kuma wanda zai auramin sam baida tarbiyya. Tasaki kuka ta rungume mamie"don Allah mamie kije kifahimtar dasu Abban, k'ila su janye inkinsa baki domin wallahi ban sonsa ban k'aunarsa Sam araina. Ta k'ara tashewa da kuka mai ban tausayi. Sophy tayi tagumi tana tsiyayar hawaye. Ahankali mamie tasoma magana tana shafa bayanta "Kiyi shiru hakanan, kibar kuka, zanje in gwada sa'ata ingani amma kisani inhar sukak'i janye k'udirinsu to abinda zan umurceki dashi shine, yazamo da kiyi dangana tare dayi musu biyayya. "domin iyaye ba aja da lamarinsu, duk d'a nagari burinshi yagama dasu lafiya, sabida haka ina rok'onki ki yadda da k'addara,kiyima mahaifanki biyayya, zakiga ribarta nan gaba kinji ko? Ta gyad'a kai tana Jan hanci. "Yawwa 'yar albarka, Allah yabaki juriya da dangana "Amin mamie nagode. " kuma zanyi hak'uri da duk abinda yakasance, inhar sunk'i yanjewar. Cikin jin dad'in kalamanta, mamie tace "yawwa meelan umma mai hankali d tawakkali insha Allahu Alkhairi na tare dake. Ta kalli Sophy "tace k'awa ta garin ansanta da kwantarwa da abokiyarta hankali ne ba k'ara tunxuta ba, sabida haka ki rarrasheta ba kibiyemata kina wannan kukan banza da wofinba. Tana share hawaye ta amsa da "to mamie zanyi k'ok'arin hakan. "Allah yataimaka tace yayinda ta fice daga d'akin tana mai jaddadawa jamee lallai yakamata tabar kukannan haka. Hayowa bed d'in Sophy tayi ta damk'e hannun jamee, tasoma bata baki tare da k'ara nusar da ita muhinmancin yiwa iyaye biyayya da kuma amfaninsa. Jamee ta nisa "duk naji kuma na gamsu amma beasty ba,anan gizo ke sak'arba, abinda ke jefani cikin rud'ani shine rashin tarbiyyan yaya jameel sabida kwata kwata baida nutsuwa, rawarkai yayi mishi yawa. "Au kinma san Wanda za'ahad'akun Ashe? "Eh nasamshi d'an wan Abba ne daya dawo daga turai karatu, watanni biyu dasuka wuce. Kai ta jinjiga tace "to saiki k'ulla d'amaran cin maganin zama dashi tunda kin san wayeshi kuma kintabbatar da rabuwaku sai ikon Allah. Muryanta narawa ta ce "beasty baza kigane abinda nake tsoroba amma bari kiji salon iskancinsa k'ila kyatayani jajircewa wurin k'in aurensa. Sophy ta xuba mata idanu tana saurarenta. *Mrs j moon* [4/16, 4:04 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *23 to 24* *©Safiyya* *Dedicated to Hajiya Juwairiyyah Muhammad Aliyu DDY, Allah ya albarkaci zuri'arki Amin* *Ina Alfahari da ke hajiya ta*😊 Ahankali tasoma magana. "Jiya da safe Abba yafad'amin hukuncin da suka zartar akanmu, hankalina yayi matuk'ar tashi jin da yaya jameel za ahad'amu. Sabida nasan halin shi na rashin kamunkai. Atake nace ma Abba yataimakeni su warware wannan had'in don bana sonshi sam,aiko nasha fad'a hard a barazanar duka, nayi takuka ba mai rarrashina. Ranar da hantsi ina barci umma ta tasheni wai inmaza inshirya inzo ga jameel yazo. Duk raina ba dad'i nashiga wanka nashirya. Yana zaune a d'ikin bak'i, nasa meshi, cikin girmamawa na gaidashi, nasami wuri na zauna. Tunda na iso ke aikin kallona kamar maye, nahade rai ina hararanshi domin wallahi beasty kallo daya nayi mishi na kau da kai sabida shigarshi kamar wanda zashi gidan rawa. Sanye yake cikin d'amanmun kaya irin na rashin d'a'a da rashin kamun kai. Inacan ina tunani banji motsinsaba sai jin hucin numfashinsa nayi kusa dani, nayi saurin tashi na matsa zuwa dayan kujeran, ya biyoni zan tashi ya fizgemin gyale ya cukuikuye yayi jifa dashi, aiko na rufe Ido nasoma cin masa mutunci. Abisa mamakina maimakon yayi fushi sai yasoma tafa hannayensa yana daria. Cikin salon iskanci yasoma magana. Waww baby kin had'u kina d kyau tare da kayan alatu, lallai zan kwashi romo, yaja wani numfashi irin na tacewa, yacigaba dole ink'ara godewa dady da yayimin albushir da samunki, washhh!! ni jeemee guy na caba sosai, jibeki Ai kece gama hawan ya shek'e da dariyan iskanci. Cike da tsoro nake kallonshi, yasoma matsoni na arce da gudu. Inakuka nake fad'ama Umma abinda yayi min wani amma domin bazan iya fad'a mata dukaba. Umma tasomamin fad'a wai don ina k'insane, yasa na shirya wannan zance. Duk yadda naso umma ta fahimceni tak'i saurarata. Hakanan na yini kuka. Da dare Abba dawo tare da yaya jameel, tare mukayi dinner dashi. Muna gamawa nabar wurin. Bantaba tunanin zai biyoniba, shiyasa ina shiga na tube nafad'a wanka. Bayan nafito, "Allah beasty ban lura da mutum ciki d'akinba, sai da natsaya gaban mirror na hangoshi tsaye ya k'uramin idanu masu matuk'ar firgitani. Da hanzari nayi gaggawan komawa toilet daku daya ya tsakumoni yana wani numfashi, mai ban tsoro. Ihu na kwalla amma baza ajiniba sabida muryata ta dushe, inaji inagaji d'an iskannan yayi kissin d'ina tsawon lokaci, sannan yabarni yafice yana daria wai sadakinsa yasoma d'anawa. Kinjimin dan duniya. Taja numfashi ta kafe Sophy da Ido, alamun takawo k'arshen zancenta. Shiru Sophy tayi tana tunanin wannan tabara na jameel, bata tabajin irin hakaba ko alabari, ace zuwan farko, kazo da tsinewa da lalacewa haka oooo Tasan intabiyewa beastyn ta za'ami matsala don haka tasaita numfashin ta tana kallonta. "Beasty tabbas bai kyautaba, amma kiyi masa uzuri k'ila gwadaki yakeyi. Da fushi ta tare numfashinta gwadawa fa kika ce!!? Eh Taja tsuka to Allah tsinewa wannan gwajinnan. Shiru Sophy tayi, tana kallonta, taja filo ta kwanta tana dafe kanta. Sudrex ta ballo tabata, bata musaba ta amsa tasha, bajimawa barci yakwasheta. Ganin haka yasa Sophy fita zuwa kitchen taya mamie aikin girkin tarban Abba. Suna aiki suna hira da mamie, wanda hakan yataimaka wurin kaucewa tunanin labarin beastynta, amma sosai takejin haushin jameel tare da maxa masu rashin kunya irinsa. Bayan sunyi sallah mamie ta tasa Jamee zuwa gida. Sudai suna d'aki basu san mi suke tattaunawa. Mamie tashigo tasamesu suna hira. Gefen Jamee tazauna tasoma magana cikin sigar rarrashi. " jameela kiyi hak'uri kiyiwa iyayenki biyayya, sukansu sunsan rashin jinsa,amma sun tabbatar kece zaki iya dashi sabida kin wadatu da ilimin addini, komi yayi miki zakiyi k'ok'arin saitashi ahanya, sabida haka ki ba marad'a kunya kinji? Ahankali ta amsa "to mamie. Sophy da mamie suka komo gida cike da jimamin lamarin. La,asar sakaliya uataz ya duro zance. Kamar wancen karan yasami tarba mai kyau. Sunacikin hira Abba yadawo, atare sukab isa sukayi mishi sannu da zuwa. Yana dariya yace "aa lallai yarnyar mamaie an girma. Ta ruga ciki da gudu, ustax yabita da murmushi yayin da Abba yace "ja'ira Atak'aice yayiwa ustax tanbayoyi yana bashi amma, yace "zannemeka muk'arasa inna huta, " to Abba ya ce cikin girmamawa Barr shikan tunda yaga sun nufosu ya sulale. Kwanar Abba biyu da dawowa, ya mallakawa Sophy key d'in wata k'aramar motar *206* tare da fad'a mata ranar Monday zata soma halartar hospital domin soma aiki. Wowohoo!! Zokuga tsalle da murna wurinta, rasa wazata soma rungume cikin su mamie, Abba da Barrister. Ak'arshe barr yaja hannunta "zo muje muyo d'ani mu dawo. Sunsha yawo wanda ita ke Jan abinta, domin ta jima da iya mortar, barr yakoya mata. Ahanyarsu nadawowa yasako mata maganar Jamee. Yace da ita "lil sis inafa jin son k'awarki jamee. Kallonsa tasomayi cikin mamaki, sanna ta maida hankalinta bisa titi. "Takusa aure ta ce dashi atak'aice. Hararanta yakeyi tana sane tak'i kallonshi, saida yagaji don kansa sannan cikin fad'a yasoma magana, "kinga banson raini ko? Inbanda rainin hankali yaushe kika xomin dazancen in aureta amma yanxu don nine naso abin zakiyimin iskancinku na mata wai jan aji tsuttt!!!! Yaci gaba "to kisani yau da dare zaki rakani gidansu, kuma banson ink'arajin maganar banxa yafito abakinki. Sosai yabata dariya amma sai ta gumtse kada tajawo k'ilu. Bata k'ara tam kashiba har suka isa gida. Suna shiga parlour ta isa gaban mamie, tana duban barr tace "mamie don Allah ba beastyna Abbanta yayi mata mijiba? "Eh anyi haka, miyafaru? Ta nuna barr tace "shine keson aurenta wai, yau zan rakashi. Ido waje mamie tace kul d'inka, ansamu ta hak'ura zaka tada wani ballin, to ahird'inka, kanemo wata. Kai yasunkuyar cike dajin haushin Sophy. Abba dake aiki a computer ya tsoma baki, "eh lallai anyi haka, jiya Abbanta kefad'amin, inagama tare da Nana za'ayi bikin ahuta, don haka Nana inkunyi waya da yaron dake juwa wurinki, kice yazo ina nemanshi,ta amsa a kunyace "to Abba. Barr dayagama mutuwar tsaye, yacinkayi muryan Abba yana cewa" barr kaje Kano gidan surukan Bahijja kazabi mata, don nayi magana da Alhaji bello zakazo neman d'aya daga cikin 'ya'yansa. Agigice yake kallon kowa na parlour n, suna had'a Ido da Sophy ta kwashe mishi da dariya azuciye yayo kanta ta arce zuwa d'ankinta ta danna key. Su mamie suka kwashe da dariya, "ba ita takar zomonba rataya aka bata, cewar mamie. *Mrs j moon* [4/18, 2:11 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *25 to 26* *©Safiyya* Ganin su mamie nayi masa dariya, yasa yabar patlourn da sauri. Acikin room d'insa, yana zaune dafe da kai, yama rasa tunanin mai zaiyi. Yana son lil sis d'insa kamar ransa, mamie tashiga tsakani tahanashi tasiri, yad'au dangana da tawakkali. Yanzukuma yasa ransa a meelan umma, itama ga yadda takasance, ak'rshema wai Kano zaitafi neman aure. "Kai haba bazai yuwuba!! 'ya furta afili. Haka dai yayi ta sak'awa da warwarewa batare da yasamo mafitaba, ak'arshe yatashi ya fice zuwa masallachi. Sophy da dare suna waya da ustax d'inta tafad'a mishi sak'on Abba, yayi ta murna yakuma tabbar mata da yanazuwa goben Dariya tasa mishi jin yadda ke murna. Tace dashi cikin zolaya "Kajika, sai murna kakeyi kamar ance dakai and'aura mana aure Shima dariya yasa yace "uhmm ai inranar auren mune bakina bazai iya maganaba sai shiru domin yadda nake d'okin ranar bazai taba misiltuwa ba. Itadai dariya abin yake bata, agefe d'aya kuma gabanta nayawan fad'uwa, dazaran taji haka sai tasoma istiggifari tare da fad'an lahaula wala k'uwwata illah billahil aliyul azim. Jin kamar tanajin barci yasa sukayi sallama. Washe gari barr yafice bai nemi kowaba, sabida haushin kowa yakeji agidan. Office d'insa ya bud'e yashige ya kulle kansa ciki. Ya kife kansa bisa table, yana jin ciwon kai sosai. Sun halarta a dinning suna tajiran barr suci abinci basuji motsinsa ba. Abba ya d'au waya yakirasa, ya tabbatar masa yafita. Yana sanar da mamie ta zunkud'a kafad'a tana cewa shiyasani ai. Bawanda yace k'ala suka soma karyawa, bayan sungama Abba ya dubi mamie yace "hajiya inganin yaronnan maganar zuwa kanon danayi masa shine yashi fushi yafice da sassafe. "Shiyasa ni Ai, aure ne sai yayi ko yak'i ko yaso. Sophy dake saurarensu tasa dariya tace kai mamie auren dole zakuyi mishi kamar wata mace. "Bashi yajaba, tuntuni anyi anyi yayi aure yak'i sai hange hange to kinga yanzu kaiconsa ai don inajin wannan karan aure ba fashi da yardan Allah. Cikin jimami takama hannun mamie, tace "ayya mamie ayi mishi sassauci yanemo da kansa, kinsan barrister nmu mai ajine da kwalisa, sabida haka abarshi ya zabo da kansa hakan zaisa yafi ganin k'ima da darajan matar. Mamie tunda tasoma magana take watsa mata harara, tabude baki zatayi magana Abba yatari numfashinta " a,a hajiya aduba maganar Nana, abarshi yazabo da kansa zaifi kam. Baki mamie tasaki tana kallonsu, ak'arshe Abba ya ja hannun sophy yana cewa "zo muje kifad'amin wani colour kike buk'ata d'akinki ya kasance? Tana murmushi tana kallon mamie wacce ke hararanta ta kauda fuska tabi Abba, mamie taja tsaki, tare da cewa yarannan so suke su haukatani. Barrister bawan Allah. Yana can ko breakfast bai iya yiba sabida tunani yasha mishikai ga ziga zirgan Neman transfer dayakeyi, bai sami nutsuwaba sai da yasami tabbacin cikin satin zaiga letter na transfer d'insa. Bayan la,asar yadawo,can baya yayi parking inda bakowane zai sanda dawowanshi ba. Ta k'ofar baya yashigo parlour n cikin ikon Allah kuma baisami kowa cikiba har yashige room d'insa ya murza key sabida sosai yakejin baison hayaniya. Ranar Monday Abba yayiwa Safiyya jagora zuwa hospital d'in daza tasoma aiki. Private hospital ne wanda yazamo had'in gwaiwa ne Abba da abokinsa suka yi suka gina, babban yaron abokin nasa shine ke rik'e da hospital d'in sabida shi cikakken doctor ne. Bayan had'ata da dr sadam da yayi, yawuce wurin aikin wani company nasa da akeyi. Taji dad'n aikin sosai, taji dama karatun likita tayi ba nurse ba, sosai ta fahimci al-umma nabuk'atar taimako musamman mata. Agajiye ta iso gida, tana kyara parking motat barr ya danno kai shima. Tafito ta jingina jikin motarta, tana jiran sa. Yana murmushi ya iso, ya jingina shima yana fuskan tarta, cikin muryan wanda yagaji tace " yaya Deen sannu da dawowa "yawwa sannu kema lil sis ya sabon rayuwa? "Alhamdulillah "masha Allah. Suka jera suna hira,wanda hakan bak'aramin dad'i yayi mataba. Daren ranar barr yasanarma dasu Abba anyi mishi transfer zuwa Lagos sati na sama zai wuce. Mamie tayi mishi fatan alkhairi hakama Abba yayi masa. Amma Abba kallonsa kawai yakeyi domin duk shige daficen da yayi na neman transfer yasani kyale shi yayi kawai. Yasan bazai wuce maganar aure yakema guduba. Lil sis d'insace dai suka kwashi daru domin sanda yafad'a mata kuka tasa mishi sosai yayi ta rarrashinta tak'i saurarenshi a k'arshema tabar mishi wurin cike da jin fishi. Ana gobe zai wuce iyayen ustax sukazo, Abba tare da Baffan mamie sutayi musu tarban girma, bayan gaishe gaishe suka tsaida nan da wata nakwai za'ayi biki Wanda haka aka tsaida na beastynta. Barr yak'ara tabbatar da cewa yarasa lil sis d'insa, domin haka daren ranar ya kwana sallah tare da addu'ar Allah yabashi juriya kuma Allah yayi mishi zabi nagari. Washe gari yatafi cike da kewar gida yayinda yabar lil sis d'insa da kuka Wanda takasa zuwa asibiti sakamakon zazzabi da ciwon kai da take fama dashi, kuma kukan datasha ne yahaifar mata da hakan. Haka ta yuni a kwance, zuciyarta ba dad'i sam tarasa mike damunta. Sosai takejin kewar barrister zuciyanta namata shafi. Ita kanta mamie sukuku take, sabida halin da babienta yafad'a yataba mata zuciya kuma tafad'a cikin tunani wanda yak'ara sanyaya mata jiki. Da kyat tasamu tayi wanka, tasha magani. Bayan tatashi barci tasami sauk'i sosai har ta sauka taya mamie girki, hakan bak'aramin yiwa mamie dad'i yayiba, tayi tajanta da hira har ta ware, sai gata tana kwasan dariya. Bikinsu yana tamatsowa, kowani ban gare sai shirye shirye akeyi, yayin da Ammin ustax ta tubure sai dai ya auri mata biyu, shikuma yace bazanyiwa abincin ruhinsa kishiyaba, aiko ta kunnoshi tahana mishi sik'it. Dama indai fagen tsiya ne ta haddace shi kusfa kusfa. Sotake ya auri d'aya daga cikin yaran yayarta wato uncle d'insa dake zaune gidanshi. Domin tasami labarin Nafisa nasonshi shikuma yak'i amincewa da ita sai wata bare can. Dalilin haka ita kuma tace tunda ya dage sai bare to dole ya had'asu biyu. Yayi ta rok'onta tak'i saurarenshi, yarasa yadda zaiyi, wanda hatta sophy ta fahimci yana cikin damuwa, amma tayi tambayar duniya yak'i fad'a mata sai dai yayi tacewa bakomi. Zaune suke a d'akin Jamee, umma ta kawo musu had'in zuma kowa cike da cup. Jikin Jamee har rawa yakeyi sanda takesha, sophy ta zuba mata idanu, har tashanye tana tsotse baki "Malama miye kika samin Ido haka? Tabe baki tayi sannan ta yi k'asa da murya tana cewa"beasty bakijin tsoron shan kayannan wai? "Eh banjin komi sabida yaya jameel baxaiyi sauk'iba, nima bazan raga mishiba Dariya sosai sophy ke mata har da ruk'e ciki, "wallahi beasty kina da abin daria, kintabajin inda Amarya tace baza tad'agawa Ango k'afa ba? "Ansoma akaina daga yanxu. " uhmm lallai alamomin harijanci yabayyana gareki, k'ara. duka ta kaimata tana dariya.tace " Kedai beasty bari kawai, yaya jameel baida kunya Sam, ko kinsan ranar damukaje gidan Dada( kakarsu) muna hanya dawowa don rashin ta Ido wai intai makeshi muje gidansa yarage mara, minti biyar zaiyi, niduk ban gano nufinshiba, saida yayimin baro baro wai baby bazanmiki da zafiba kowa bazai saniba. Jinayi kamar in shak'eshi, don haushi wato kallon 'yar iskama kemin. Tundaga ranar nasoma taka mishi burki, yanasomamin tabara zan ce mama zan had'ashi da ita, sai kiga yayi lak'was, domin nafahinci yana jin shakkanta. Kuma shiyasa na ku'dura sai na bashi mamaki, sai na caja mishi tunani,badai shi d'an iskaba toni kuma 'yar guguwa ce. Dariya sophy keyi kamar me, tace "zanso ganin wannan game d'in. Ta amsa "zadai kiga game a d'akinki da ustax. Dukan wasa takai mata,ta goce tana dariya. *ina labarin barrister Deen bawan Allah* *...............* *Mrs j moon* [4/19, 6:35 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *27 to 28* *©Safiyya* *Barrister nuruddeen* ya kama aiki cike danasarori. Yana da k'wazo tare da hazak'a, shiyasa baijima awurinba yayi suna, al-umma nasonahi sosai musanman wurin kare mai gaskiya. Yayi fama da kewar gida tare da jinyar zuciyarsa, daga baya ya fawwalawa Allah lamarinsa. Haryanxu yakasa manta lil sid d'insa. azuciyarshi. kuma yak'i bawa 'yammata fuska dazasu bayyana mishi k'aunarsu gareshi, hasalima shakkan yimishi magana sukeji. A tsawon lokacinnan sau biyu yazo Kaduna ganin su mamie. Yayi kyau sosai yanayib garin ta amshe shi saidai kuma rama yakeyi kad'an kad'an A binda yafi danunshi shine yawan mufarkin sex da yakeyi ako dayaushe, gashi yanxu in yayi sai abin yak'i wuce mishi, yini zaiyi yana tunanin abin Asakamakon haka yasa yasoma fuskantan ciwon mara. Yanxu haka shirye shiryen zuwa Kaduna keyi ,inyazo sai yanemi imam suwaid'i. Limamin masallacin juma'arsu. Sabida abin yayi yawa, *atunaninsa* ko matsalar junnu ne. Oho!! **** Sallama yayi ababbar parlourn, suka amsa masa tare da gaishesa, ya ansa yayin da ke nufar dinning area. Yana k'ok'arin zuba abinci a plat, nafisat ta iso tayi hanxarin ruk'e saving spoon d'in tana cewa haba yaya saif ina gidannan ace ka zuba abinci da kanka. Ta soma zuba masa tana yimishi magana ahankali wanda shikad'ai ke iyaji. Baice da ita k'alaba, ya xubawa kayan ruwanta idanu, sakamakon duk'awar datayi d'inki ya zazzago shine bayashi damar kallonsu yana jan ta'awiyyi azuciyarsa. Lallai mata had'arine kam. Cikin zuciyarsa yafad'i haka. Bayanta gama zuba mishi taja kujera ta zauna daf dashi, tana kallon idonsa, yace turaren humranta mai d'ankaren k'amshi na dukan hancinshi Hak'ik'anin gaskiya tana shirin jefashi wani yanayi sabida k'anshin turare nada dire sosai Ta ce dashi "oya cinye kabani plat d'in yanxu, harara ya dalla mata "ga yaronki ko? Ta girgiza kai"a,a. Bai k'ara cewa komiba har ya k'oshi ya d'au ruwa ya korawa mak'oshinsa. Zama ya gyara yana dubanta, rai had'e. Yace da ita "Amma kinsan baidace dake irin wannan shigannanba ko? bakyajin magana Nafee tun tuni ina gargad'inki da suturce jiki ink'iji. Ya nunata da yatsa "don Allah duba yadda d'inkinnan ya matseki, kalli sket d'inki, keba kyajin zafi ak'irjinki ne? dibafa yadda yamatse miki kayan ruwa. Idanu waje take dubanshi, takasa cewa komi, itadai iya saninta bai taba ce mata nafisat kibar d'inki matsatstsuba, amma yau ya fitittike yana yimata wasu zantuttuka marasa tushe harda wani fad'an kayan ruwanta a,a kayan wuta ne. Ta bata rai tana dubansa ido cikin ido, "tace to ina ruwanka kuma, tunda bajikinka bane, sai ka sa ido kayi kallon arziki kabar arziki. Azuciya yakai hannu ya murd'e mata kunni tana shirin kwalla k'ara yayi hanzarin toshe mata baki da d'ayan hannunshi, hannayenta tasa tana k'ok'arin kwatan kunnenta amma ta kasa, aiko don azaba tasoma zubar hawaye. Ahankali yasaketa yana murmushin mugunta, tako kife kai bisa table tasaki kuka mara sauti domin sosai takejin kunnenta nayi mata rad'ad'i. Yace badai tak'amarki rashin kunyaba to zansoma gyara miki zama 'yanmata Tana shirin bashi amsa mamata iso. ta tashiga kitchen tafito, taja ta tsaya tana kallonsu wanda bakomi cikinsa sai harara. Cikin alamun fad'a tace "nafisat Allah zansaba miki da son shigewa wanda bai damu dakeba, yace baya sonki sai bare, sabida haka munkusa sa k'afar wando daya dake a gidannan, ta k'arasa maganar tana dokawa ustax harara. Ya sosa sumar kansa, "uhm mama nifa bance bansonta ba, nace abari inna auri Safiyya ko da da shekara ne sai in auri nafisat. Yaci gaba "to tayama za'ayi ink'i jinina? Ta tari numfashinsa "gashinan ka k'i kuwa!! tunda har sai nan da shekara zata jiraka, to kayi kad'an saifullah, ba masoya ta tasaba don haka kayi tayin aurenka, itama zatayi nata bada jimawaba. Ganin tad'au zafi yace "a'a mama kadakice haka, kiyi hak'uri zan auresu duka amma.... Amma me? Tace Magana tak'are tunda ka amince zaka auresu rana d'aya Ai bamatsala, intafi insanar da Abbansu. Tawuce da sauri. Tayi hanyar room d'in uncle d'insa. Kansa yadafe yana jimamin subul da bakan da yayi. Nafisat ta mik'e cike da tsiwa tana cewa "nibazan had'a miji da kowaba, don haka wallahi da sake ehe. Kamar ya mangareta yakeji, amma sai yamik'e kawai yabar wurin cikin k'unar rai. *Atunaninsa* yazaiyi da sophynsa, kuma yana tunanin anya zai iya adalci a tsakaninsu kuwa? Kai abin dakamar wuya. Yana ta sak'e sak'e kiran Amminsa yashigo, gabansa nafad'uwa yad'auka, amai makon yaji tana fad'a kamar kullum sai yaji akasin haka wannan karon Albarka tayi tasa mishi akan yaji maganarta ya amince da auren nafisat, shi dai amsa yake da Amin Amin kawai jikinsa ba k'wari. A inda suka saba zama, Safiyya,saif tare da jamee da oga jameel suke zaune suna tatttauna yadda tsarin bikin zai kasance, sudai amaren sunfad'a musu walima zasu gabatar kawai ana gobe. Ustax yace hakanma yayi amma oga jameel yace dole ayi lunching kafin walimar bayan d'aura auren da dare ayi dinner. Hakan suka amince ganin zaisoma mitan, wai kada subata mishi show abokansa har da masu jan kunne fa. Sophy tayi tama jamee dariya ganin yadda tayi fitifitik da fuska. Sun rakosu zasu shiga mota, motar barr ta kunno kai. Dukkansu suka isa wurinsa bayan yafito, suka gaisa tare da musabaha da juna, yayi musu fatan Alkhairi ya wuce ciki zuciyarsa nak'ara jadda masa yayi hak'uri da lil sis d'insa baarabonsa ba ce. Yasami imam suwaid'i yakuma yi masa gamshasha shiyar bayani. Matsalarsa da junnu dakuma sa'abu arai yana haifar da mufarkin sex amma mafi inganci zance junnu ke haifar da haka. Yabashi magani na wanka tare da sha, sannan yarubuta mishi nafilfili masu inganci da kariya daga sharrin shaid'anu, yakuma k'ara jadda mishi duk runtsi kada yayi sakaci da yin arollah kafin ya kwanta. Yayi ta godiya tare da ajiye mishi sadaka. ***** biki budiri bured'e Gobe d'aurin aure. Amare amsha gyara ansha kyau kam ba'a maganarshi. Sosai kuke haskawa. 'Yan Maiduguri sun iso tun ana saura kwana biyu wato ranar dasu gabatar da lunching. Yau kuma ranar walima ce. Don haka awani katafaren gidan Abbansu Safiyya akashirya gabatar da walimar Wanda gaba daya amaren sun had'u agidan. Jamee,sophy tare da nafee. Wacce dole ta hak'ura da zama da kishiya. Sosai walimar ya k'ayatar malama mamie waru ta gabatar da wa'azi mai tatsa jini da jijiya, domin tayi k'ok'arin tabo zancen manzo SAW akan falalar da mace mai biyayyar aure take samu arayuwarta tare da nasarori. Bayan ta gama malama Hameeda ta d'ora da tata akan tsafta da kula tare da kuma rik'e sirrin miji sai uwa uba hak'uri jigon zaman aure. Tunda akasoma gabatar da lectures hankalin Sophy yake kan wata matashiyar mata tare da wata budurwa mai tsananin kama da ita sosai. Suma tafahimci hankalinsu na kanta domin tana hago yadda suke kallonta suna k'usk'us akanta. Gawani fad'uwa da gabanta keyi akai akai tun jiya. Agefe d'aya kuma bak'in cikin rashin zuwar barr Deen bikin ke damunta. Bama tasan anyi addu'ar tashiba sai dai tacinkayi maganar beastynta tana cewa" beasty mamie tana kiranki gatacan tare da k'anwar baban ustax d'inki, zaku gaisa, taja hannunta tana cewa amma beasty kunyi kama da budurwancan mai siffan larabawa. *Mrs j moon* [4/20, 1:57 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *29 to 30* *©Safiyya* *Page d'in nakine my Sahiba(Aisha' Ashmee) banmanta dakeba,Allah yabarmu tare cikin Aminci Amin.* Mamie ce ta kamo kafad'anta tana cewa "yarinyar mamie ga surukanki Ku gaisa, k'anwar Abban Saifullah ne. Cikin jin kunya ta russuna tace "inayini? Lafiya lau Amaryanmu, tana murmushin kunya tafad'a jikin mamie. Abayanta ta cinkayi maganar budurwan tana cewa "Aunty Allah sai data matso sannan nak'ara ganin kanarta da mum sosai domin hatta kwayar idanunta na mum ce, ta kama haba "kai amma wannar kama harta baci. Mamie tayi yak'e kawai, batare da tace komiba,domin ita kanta gabanta fad'uwa yakeyi tun sanda tayi arba da photocopy n yarinyarta. Aunty ta ja ajiyar zuciya tace "kai eshat kinfiye surutu, to Ai kema mumyn ki kika kwaso, tasa dariya eh, hakane aunty amma abin ya jefani cikin matsanancin mamaki, kuma bros kada wasa bai taba cemin matarsa kamatake damuba, ko miya hanashi fad'a oho. Zuwa lokacin ita kanta mamie ta jinjinawa surutu irin na eshat. Su dai su Sophy da Jamee Ido suka zuba mata, tana magana tanawani lunshe idanu kamar mai jin barci. *haka idanun meena yake lol* Aunty ta kaimata duka kad'an tace kin balle da surutu kamar aku, ko gaisawa da twins sis d'in taki(cewarki) bakiyiba Aiko da sauri ta rungumeta tsan tsan tana kaiwa wuyanta kiss. Sophy bugun zuciyarta yak'aru akan nada. Tasaketa, tanacewa "twins sis d'ita kuma aunty na, ya hidimar biki da hak'uri da my bros? "Domin nasan bros zama dashi sai da hak'uri, sabida yana da saurin fushi amma nada saurin sauka, tajuyo tana duban Nafee wacce ta iso wurin tare da wasu k'awayenta. Cikin wasa tace "yawwa Amaryan k'auye kema kina hak'uri da Bros ko? Harara tawatsa mata, batare data bi takanta ba, tana fuskantar aunty Fatima tace"aunty kuzo mu wuce kowa ya tafi saura mu kadai yarage, tund'azun muke jiranku. Aisha ta ja tsaki tare da jan hannun sophy tana duban mamie tace"mamienmu zo mutafi ni gidanku zan kwana tare da twins sis d'ina, aunty kifad'awa mum sai in kunzo d'aukan amarya zata ta ganni, aikomin da kayana gobe da safe. Batajira ansawar auntyba tawuce rik'e da hannun sophy da jamee tana xuba musu surutu kamar wacce taci duwai d'in kaza sadda take kyarkyaran kwai hhhhh lol. Aunty takasa rufe baki, don mamakin wannan rawar kai irin na Aisha. Afili tafurta "ko sai yaushe zata koyi natsuwa ne oho. Mamie tasa dariya "a,a Hajiya Fatie tana da natsuwanta kawai tafiye son jama,a ne da rashin bak'unta. Aunty ta jijjiga kai, "tace e dakuma wannan kam, domin duk inda taje sai tabarsu da kewanta. "Hakan yana da kyau Ai. Aunty taja su nafisat suka tafi, suma su mamie gida suka wuce tare da eshat. Kowa yaganta sai yayi maganar kamarsu da juna. Suna isa room d'in Sophy, eshat tafad'a bisa bed tana cewa "wash!! nagajifa sosai beastynmu, jamee tasa dariya tana girgiza kai, tace eshat hoo, kina da abin dariya itama dariyan tasa, ta dubi sophy wacce ke k'ok'arin tube kayan jikinta domin shiga wanka. "Twins sis kedai baki da saurin sabo, don Allah jiba tunda muka had'u nake magana amma kedai iyakanki murmushi ko girgiza kai, tak'arasa maganar tare da turbune fuska baki a tsuke, sosai tabawa sophy d jamee dariya. Ta dafa kafad'anta tace "yi hakuri my sis, nima ina da sabo kamarki, yanzu bari in nafito wanka kibani labarin Maiduguri, duk da muma asalinmu chan ne amma komunje bana fita ko ina sai tare dasu mamie. "K pito kuwa ki kwashi labari har sai kingaji da sauraro. Har takama handle zata bud'e toilet taji eshat ta kwalla mata kira, ta juyo. Waya ta karamata akunni, tana cewa " mum ce kugaisa. Cikin girmamawa tagaisheta itama cikin kulawa ta amsa, tana mai cewa "saikinyi hak'uri da rawar kan eshat, murmushi tayi batare datace komiba. Tamik'a mata wayar tare da shigewa toilet. Tana fitowa tayi Shafa, tana lalabo 9t were tanajin hiran Jamee da Eshat. Jamee tace "To Ku daza akawo muku amarya, miya kaiku zuwa? Cikin karad'i eshat ta amsa"dad yace muzo, in and'aura aure mutapi da amaren kawai sabida gudun kada Ammi taja mum fad'a. Jamee tana k'ok'arin jefa mata wani tambayar sophy tace ya isa zancen hakanan, kuxo muje,muyi dinner domin yunwa nakeji ni, rabona da abinci tun na safe Suna cin abinci, sai santi eshat keyi wai mamie ta iya girki, ta kalli sophy ta kanne mata Ido d'aya tace " dafatan kin iya irinsa, domin gidanku zankoma da zama, inmiki zaman d'aki, dariya suka kwashe dashi su duka cikin dariya Jamee tace lallai dakuwa kinbada sabon salo k'anwar miji da zaman d'aki, nanma dariyan sukayi. Suna shirin kwaciya wayar barr yashigo, cikin tura baki ta d'auka tayi shiru, yanajin haka yasan fushi tayi, cikin 'yar dariya yasoma magana, "Affuwan sweet lil sis yanxu haka ina shirin hawa jirgine, zanzo, aikine yayimin yawa, shiyasa ban halarci programs d'inku ba amma da yardan Allahu dani za'a d'aura aure gobe. "Nan da lokaci k'ank'ani zan iso, don haka kada kiyi barci, kijirani, kuma kimin girki mai sauk'in nuna kafin in iso, bai jira cewarta ba ya katse kiran yanajin wani nushad'i aransa, mai makon k'uncin dake damunshi duk inyatuna da batun auren. Eshat sarkin sa ido tanaganin tamik'e zata pita, ta duro itama tabiyota bayanta. Su biyu a kitchen sai aiki sukeyi, suna hira kad'an kad'an. Mamie tasamesu, agogo tafara kallo taga k'arfe d'aya saura na dare. "mikukeyi har yanzu bakuyi barci ba? Ad'an zabure suka juyo, domin basuji motsinta ba sai dai maganarta sukaji. "Yaya Deen mukewa abinci, yace yana hanya. Cike da kakabi mamie tace"Allah ya shiryaku, ace duk abincin dake gidannan arasa wanda zaici inya iso saikin shiga kitchen da uban darennan baku tsoron almatsutsui. Cike da dariya tace "wallahi mamie munfi k'arfin shaid'anu, "uhmm naji Allah dai yak'ara tsaremu "Amin 'suka amsa. Coffee ta had'awa Abba tafice tabarsu suna k'ok'arin kammala girkinsu. 2:00am ya iso, suna zaune apalour zaman jiransa. Eshat charting takeyi da hubbynta yayi da Jamee ke free call da oga jameel, wacce bayan sungama girki ta iso, ita kuwa sophy barci keson d'aukanta, ta kwanta abisa Cushing. Ahaka yasamesu, alokaci daya ya d'imauce da ganin mai kama da lil sis d'inta, domin eshat duk yadda sophy tayi nasa kaya tare da parking na sumarta shi tayi, 9t were ma irin nata tasa banbancin colour ne kawai. Ganin yakasa k'arasowa ciki, yasa sophy isa wurinshi tajawo hannunsa zuwa dinning area. Yanayi mishi sannu dazuwa su Jamee suka k'ataso Sosai yake duban eshat yana jiran k'arin bayani. Itako sai murmushi take mishi domin bak'aramin kwar jini yayi mataba. Tayi saving d'insa. Ci abinci barrister nmu, sai inyi maka bayani. Kai ya gyad'a tare dayin bismillah yasoma aikawa da tumbinsa hakkinsa. Barr yasha mamaki dayaji k'anwar ustax ne, wai babansu d'aya. Ak'asan zuciyarsa yace anya ba tsintarta suma sukayiba, kamar yadda muka sami lil sis ba? Kai ina da ja akansu kam, amma bari muga zuwa wayewar gari. Yayi musu sallama tare da godiyan girki yashige room d'insa, suma sama suka yaye agajiye idanuwansu cike dajin barci. Daf da subahi sophy ta farka agigice saka makon mufarkin da dayi wai ita da mamie tare da barr suna ta kuka anrasa mai rarrashin wani cikinsu. Tayi addu'an falfawa daga barci sannan ta shiga toilet ta d'auro arollah tasoma nafila har aka kira assalatu, lokacin Jamee da eshat suka tashi. Tana sallame sallar subahi ta bingire a bisa sallayar, barci mai dad'i ya kwasheta. *Mrs j moon* [4/21, 3:58 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA* *31 to 32* *©Safiyya* *Gaisuwace agareki my sis Zainab vc, ubangiji Allah yayi Rahama ga Boy Al-Amin Allah yasa majik'an musulmai ne. Allah yabaku dangana da juriyan rashinsa Ya shafe zuciyarku shafan musulunci, Alfarmar Manson Allah SAW Amin*👏🏻 Sophy tasha barci mai yawa sabida ji take kamar barcin dare takeyi, sakamakon dad'in dataji yayin barcin. Misalin k'arfe sha biyu da minti arba'in wato daya saura, ta tashi. Koda tabude idanunta bakinta d'auke da addua. eshat tayi arba da ita zaune agefenta taci uban kyalliya sai k'amshin humra takeyi mai dad'in shak'a. Saidai kallo d'aya tayi mata tagano yayi kuka domin idanunta sun tasa kad'an kuma sun rage fari ba kamar jiyiba Murmushi tasakar mata tare da tanbayar ta ina beasty? Ta kauda kai, idanunta suna shirin zubo da ruwa. Azabure sophy ta mik'e zaune, takamo hannun eshat tabud'e murya sosai tace "ina beastyna nace!!? Ahankaki eshat ta amsa "taje gidansu, domin anfiso a d'aurawa mutun aure yana cikin gidansu, sabida da haka tana can, amma nasan tana daf da shigowa yanzu. Ahankali tasaki ajiyar zuciya tare da sakin hannun eshat. Tamik'e tashiga bayi tahad'a kayan k'amshin na wanka. tashiga ruwan tasoma gabatar da wankanta tana lunshe idanu domin k'amshin yayi mata sosai. Had'in k'amshin Aunty Khady k'amshi kenan Wanda ta kawo mata gudun mawa hhh lol. Ta d'au lokaci mai tsawo sannan tafito. Eshat ce jingine a allon bed ta runtse idanu hawaye na zurara mata tamkar an bud'e tap. Asanyaye sophy ta zauna gefanta, tasa hannu tana share mata hawayen, ta bud'e idanu tasa karwa sophy murmushi tana rik'e hannunta. Sohy ta had'e fuska, tace "kinga sis banson haka, inzaki fad'amin mikefaru kifad'amin bawai kiyi ta kuka ba tam. Eshat ta jijjiga kai, kamar zatayi magana sai kuma ta rungumeta tsan tsan wanda saida sophy ta saki d'an k'ara tana cewa "ke!! ni sakeni kada ki ballani kiyiwa swt ustax d'ina illah. Eshat ta saketa, tana goge fuskanta, tanashirin magana barrister ya turo k'ofa. Eshat ce ta amsa mishi sallama tana dariya k'asa k'asa kuma ahankali ta furta "sannu da zuwa Angonmu. Cikin murmushin farin ciki ya amsa "yawwa k'anwarmu. Sophy ta saki baki tana kallobahi, tana kuma tunanin wa yaya Deen ya aura kuma yaushe? Ta kai dubanta ga reshi. Yaci uban kyalliya cikin wani tsadadden yadi milk da ratsin golden, anyi mushi d'inki 'yar ciki da babbar riga sai hulansa da ya kafa, bak'a, sajennan da d'an jemunsa sunsha gyara sai kyalli sukeyi. Ganin ya tsurawa cinyoyinta Ido yasa ta tuna da ba kaya jikinta sai d'an k'aramin towel, wanda iyakacinsa cinyarta. Ta tura baki ta jawo bargo tana kici kicin rufa. Barr ya fizge bargon yayi cilli dashi gefe alokaci d'aya ya rungumeta tsan tsan a k'irjinta, yasa hannunsa yana shafa tsakiyan bayanta yana kuma sunsuna sumar kanta zuwa wuyanta, tana ta kici kicin kwace kanta, ta jiyo eshat tana tafi raf! raf!! raf!!! Da kuma k'arfi, tana cewa "soyayyada dad'i wallahi Allah yabarmin Ku cikin kariyansa asha Zuma a more. Sophy ta zare idanu cikin rawar murya tasoma cewa "yaya Deen karufamin asiri ka sakeni, kada wani yashigo yaganmu haka, kasan bai daceba abinda kakeyi, duk da muna shak'ik'an juna amma hakan haramun ne. Mai makon yasaketa saima k'ara rungumeta yayi da kyau, tanajin yadda zuciyarsa ke bugawa, ita kam jikinta rawa yakeyi. Ganin yak'i sakinta kawai sai tasakar mishi kuka mai sauti. Da sauri yasaketa, ya cire hularsa tare da babbar rigansa, tana son tashi ta gudu amma ya danne mata cinya da gwaiwan hannunsa. Cikin kuka ta kalli eshat wacce ke zaune bisa stool tana doka murmuahi, tace "keko sis kina kallo ana cimin mutunci kinkasa cewa komi saima murna kikeyi, baki ko kishin d'an uwanki, akema wasa da jiki, taja hanci sannan taci gaba "to wallahi alhaki awuyanki tunda kina kallo kike marawa shaid'anci baya. Eshat ta saki dariya tanacewa "lallai twins sis manya, yanzu mijin naki kike cewa na shaid'anci'' uhmm to kuwa kiyi gaggawan tubawa Allah ko ki fad'a halaka yanzu yanzu kuwa. Batasan sadda ta ture barr ba ta isa wurin eshat ta cukumota tana fad'an "kina haukane da zaki ce yayana uwa d'aya uba d'aya kice mijina? Ehye!!!! Barr ya jawota ya zaunar, cikin sanyin murya yasoma magana "lil sis kiyi hak'uri tare da tawakkali, domin haka k'addaranmu take tun farkon samuwanmu, Allah ya rubuta a lauhun mahfuz cewa sai munzamo mata da miji. To gashi Allah cikin I...... Azabure ta mik'e batare da tagamajin magar ba. Tayi hanyar fita, cikin sauri eshat ta tareta"jibi yadda zaki fitafa, tureta tayi tana jifanta da wani mugun kallo. Batabi takan kowaba acikin parlourn Wanda yakasance shak'e da mutane 'yan biki cikinsu har da doctors tare da nurses mata 'yan asibitinsu, sunzo tayata murna. Sister Ummu nadrah tare da Aisha (mmn Ramla) Suna cikinsu hhhhh lol. 'Dakin mamie ta fad'a bako sallama. Binsu tayi da kallo sanda tashiga, har ta dire kan mamie wacce take cikin farinci. Ta fad'a jikin mamie tana cewa mamie kina ina kayi wannan kwamacalan. Tasaketa ta tsura mata idanu bako k'ifrata, tace "mamiena fad'amin gaskiyan zancen, shin wai and'auramin aure da yaya deen? Jim mamie tayi sannan ta amsa "kiyi hak'uri yarinyar mamie haka Allah yanufa barrister shine zai zamo abokin rayuwarki ma'ana mijinki. Wani k'ara tasaki mai sauti tare da dafe kanta tace "no!!!! Bazai yuwuba, yayana najini shine mijina! Kai haba awani duniya akeyin haka mamie? Ta zube bisa gwaiwoyinta tana kuka sosai. Sai kuma ta d'ago tana kallon mutanen cikin d'akin. Dada fanna ce yayar Abba sai hajiya Fatima k'anwar Abban ustax agefenta wata farar mace ce, mai tsananin kama da eshat, ba tantama mum d'in tace. Tamik'e tasoma ja dabaya, tana cewa "to afad'amin cikinmu waye d'an cintuwa? Farar matanta ta amsa "kece baby Zarah. Idanu waje tace "waye Zarah? Wannan karan dada fanna ta amsa "kece, Nana Safiyya ayanxu amma ada fatimatul zara'u sunarki kafin k'addara ta gifta na bacewarki. Zuwa lokacin Jan numfashi take dakyat, cikin sark'ewar murya tace"yanxu ni bani da uwa balle uba? nid'in 'yan kwararoce dama? Mara asali!!? Wayyo kaicona!! Ya salamu kakawomin agaji!! Tayi baya zata fad'i sakamakon jirin da ya kwasheta. Barr dake tsaye abayanta yatareta, yana jijjigata amma ko motsi batayiba. a gigice eshat tasaki kuka, yayin da su mamie sukayo kanta. K'awayenta doctor sukayi k'ok'arin bata taimakon gaggawa, kuma cikin ikon Allah numfashin yadawo bugawa normal. Akayi mata allura, tasami barci. Kowa yafice domin ba'ason hayaniya ya dameta, barr ne kawai akabari agunta cikin room d'in mamie. Ya k'ank'ame hannunta yana tunanin ko inta farka zata amshe shi amatsayin miji? *shin wai ma miya farune da har aka gano ustax babansu d'aya da sophy?* *kubiyoni zuwa ranar Monday*🙊 *Mrs j moon* [4/24, 12:06 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *33 to 34* *©Safiyya* Hajiya Sadiya ce zaune tare da ustax saif acikin d'akinsa, Wanda aka ware masa cikin gidan uncle d'insa Alhaji Adam kuma surukinka Abban su nafisat. Wani magana suke tattaunawa mai mahimnanci, sosai suka d'auki lokaci mai tsawo suna nemo mafita. Hajiyan tamik'e tana dariya ta ware hannunta alamun dak'uwa tare dacewa "Allah my boy bakada kunya, ya sosa sumar kansa ya amsa "Allah mum ina da kunya sosai kamar mace. Murmushi tayi kawai batare da tace komi tasakai zata fice, ustax yace "yawwa mum ajiyemin wannan emblem d'in, yana magana tare da jawo durowar gefen gadonsa, abin mamaki emblem d'in yace d'auke inka ganni, yayi ta nemarsa baiganiba abinda ya haddasa shi fidda komi na cikin durowar. Wani photo ne yaja hankalin mum d'in wanda garin binciken da ustax keyi ya watsoshi tare da 'yan uwansa. Photon take kallo cike da mamiki, taya akayi saifullah ya d'aukeshi batare da tasaniba. "Yawwa mum gashi nagani, ashe acikin sip nasa shi. Jin tayi shiru yasashi kai dubansa bisa abinda yad'auke mata hankali. Matsowa yayi sosai domin ganin pic d'in daya had'au hankalinta haka Dariya yasaki kad'an yana sosa k'yeyarsa, "mum kina kallon surukarki ce sadda take jaririya? Baijira amsawar taba yaci gaba"wallahi inason photon sosai, watarana muna hira nabuk'aci tabani album d'inta amma wanda take baby ingani, to shine na d'au wannan photon sabida yayimin kyau sosai, ganin tayi nayi tayabashi shine take fad'amin yayantama yanason pic d'in sosai domin shi har enlargement yasa akayi mishi yasa a room d'insa, to nima zanyi enlarge d'in sa insa a parlourn mu. K'uri tayi mishi da danu har yakai k'arshen zancensa. Ta dubeshi cikin sark'ewar murya "biyoni tace dashi tare da fice da sauri, shima bayanta yabi da sauri gabansa na fad'uwa. Sunyi jigun jigun a babban parlour n gidan su sophy. kowa zuciyarsa nakai kawo, domin sanda mum ta isa da pic d'in batayi musu bayaniba sai dai cewa da tayi maza maza atashi atapi gidan surukan saif koda suka nemi k'arin bayani tace in sunje ta tabbar da zarginta zasuji, amma tabbas da akwai matsala. Mamie, Abba tare da barrister sai Abban jamee d baffan mamie, sukayi sallama sukashigo tare da samun wuri suka zauna jikinsu duk asanyaye. Alhaji Adam ya kai dubansa kan hajia sadiyya yana mai cewa "ke muke saurare hajiya, taja numfashi sannan ta fidda photo tare da d'agashi tana cewa"wannan photon nakeson sanin aina aka sameshi? Tak'ara dacewa don Allah don sonku da ma'aiki SAW kada kuboyemin komi, domin inaji ajikina babyn cikin pic d'in 'yatace da aka nema akarasa ranar da ta kwana uku aduniya, tayi jim sannan ta d'ora da"inko itace to babbas aure yaharanta tsakaninta da saifullah sabida ubansu d'aya. Parlourn ya d'au salati tare da sallallami. Hajiya Fatima ta karbi pic d'in tana kallo aiko tace "wallahi fatimatul zara'u ce, ga d'ankunnen da nasa mata tare da zobe kai Allah itace ma ba tantama. "Allah mai iko ni fatie. Palourn ya d'au shiru zuwa can mamie tayi k'arfin halin amsar picture tare da kallonsa, gabanta ya k'ara sakin dam!!! Kayan dasu tsinci sophy sanye dashi a jikinta shine ranar dasuka tad'a mata suna suka sanya mata akayi mata picture domin tarihi. Cikin sanyi mamie ta labarta musu gaskiyan lamari. Allahu Akbar!!! Mutanen parlourn sukad'au kabbaran Atake parlourn ya kaure da murna tare da jajantawa juna saikuma tarin godiya daketa yiwa su mamie da sa albarka tare da addu'o'in gamawa lafiya. Atake Abba yazartar da hukunci a d'aurawa sophy aure da barrister, kowa yayi na'am da hakan. Amaimakon abari zuwa azahar a d'aura sai kawai baffan mamie yanemi da ad'aura yanxu tunda mutane sun had'u. Hakako akayi ana d'aurawa aka zarce da d'aura na Jamee da jameel sannan akayi na ustax da nafee duk ak'ofar gidan su sohpy akayi. Saibayan angama mutane sukejin labarin yadda lamari ya juya. Koda nafee tasami labari tayi ta rawa da murna wai tayi bai bai da zama da tunkiya. ( kunjimin 'yar buhu wai kishiya ce take cewa tunkiya ooo) Duk bidirin da akeyi sophy na kwance na Saharan barcinta mai cike fa mafarkai barkatai. Bayan tashinta taji bak'on labari wanda yajefata cikin rud'ani *kuyi hak'uri da wannan yarona baya da lafiya, ina baran add'o'in Ku please*👏🏻 *Mrs j moon* [4/25, 12:01 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *35 to 36* *©Safiyya* Ahankali ta motsa, zuwa can tabud'e idanunta, d'akin yayi duhu kad'an alamun anrage hasken fitillar d'akin kuma dare ma yasoma shiga lokacinsa. 'Dakin tabi da kallo, can ta hango barrister zaune hannunsa rik'e da AL-QUR'ANI k'asak'asa takejin fitar muryansa, cikin k'ira'a mai dad'i. Ta yi shiru tana saurarensa,zuwa can tamik'e tashi ga toilet. K'aran rufe toilet d'in, ya ankarar da barr tashinta. Bata jimaba tafito d'aure da towel, ta isa inda mamie ke jera dogayen rigunar sallarta, ta zura wata 'yar madai daiciya tasa dogon hijab ta fuskanci alk'ibla. Sallolin da ake binta ta gabatar sannan ta dora da sallar magrib. Bata tashi wurinba saida ta sallaci isha'i tayi safa'i da wutri tayi addu'a mai tsayi sannan ta shafa tare da mik'ewa. Rigar ta cire ta maida inda ta d'auko. Ta zaune bisa stool agaban mirror d'aure take da guntun towel d'in. Cinyoyinta duk awaje. Duk abinda takeyi Idanun barr nakanta, itama tasan yana kallonta amma ko kallon inda yake batayiba, hasalima ita haushi keba. Lotion wai k'amshi ta lakato tana murzawa zata Shafa, barr ya dako zuwa wurinta zuciyarsa cike da fargaba. K'irjinsa ya kwantar abayanta ya dank'e hannunta, yana kallonta ta cikin mirrorn. Wani yerrr taji, ya sassana wuyan zuwa sumarta, tuni yaji wani abu ya tsarga mishi har tsakat kansa,bugun zuciyarsa ta k'aru, ya k'amk'ameta sosai yana wani fidda numfashi. Itama numfashi ta sauke da sauri, ta bude baki kamar batason yin magana tace "uhmm ya Deen ka sakeni inyi shafa, ahankali ya saketa ya sa hannun cikin lotion d'in ya lakato tare da murzawa, yasoma shafa mata abayanta, tanajinsa yaci gaba da shafa mata, awasu sassa najikinta. Idanunta ta lumshe tanajin wani abu nataba mata zuciya. Ya gangaro zuwa k'irjinta, yana k'ok'arin kwance mata towel, da hanzari ta rik'e masa hannu, cikin sark'ewar murya tace "kabarshi haka, nagode. Yayi banza da ita yana cigaba da jan towel d'in ita kuma ta rik'e kam. Yayi murnushi mai sauti, ya matso daf da kunnenta yace "lil sis bafa abinda zaki boyemin ajikin ki, sabida komi na sani. Idonta arufe ta amsa" Allah bakomi ba dai, dariya yasaki yana cewa "ina kallon abin kamar yanxu nake yimiki wanka tare da Shafa, kuma in samiki kaya sannan in goyaki kiyi barci. Shiru tayi mishi, ya gara mannewa ajikinta ya sassauta voice d'insa yana cigaba dacewa "lil sis don Allah kisoni kamar yadda nake sonki, tsawon lokaci, tunkina zanin goyo nake sonki har zuwa girmanki, nayi nayi mamie tabani dama infad'a miki amma tak'i amincemin, dalilin dayasa nanemi transfer nayi nesa dake kenan, sabida *atunanina* hakan zaisa namanta dake araina, amma hakan yagagara, nayi ta wahala tare da azabtuwa da begenki, sai da nayi ta addu'a namik'awa Allah lamarin, sannan nasami sassauci kad'an. Yayi shiru kamar bazai k'ara maganaba, sai kuma yacigaba"Allah gafurul rahimun majik'an bayinsa, sai gashi yabanike cikin ikonsa tare da yaddarsa batare da tunanina ko hasashena yakawomin hakan zai faruba. Ya manna nata kiss awuya yace" lil sis ki rungumi k'addaranmu da hannu bibiyu,kibani dama azuciyarki innunamiki tsantsar so tare da k'auna mai nagarta, duk da nasan ba sona cikin ranki, to don girman Allah kada ki bijirewa aurena domin zuciyata bazata jure bijirewan ki ba, kinji lil sis. Jikinta yayi mugun sanyi, ashedai dagaske nazama matar yaya Deen kenan? Aziciyanta takeyin zancen. Kuma yayi ta dakon sona tsawon lokaci bansaniba? Uhmm gaskiya nakejin kishinsa sadda beasty tace tana sonsa, ashe da aure tsakaninmu,' to kenan nima tuntuni ina cikin kigin son shi kenan? Hakadai tayi ta yiwa kanta tambayoyi ad'an tak'aitaccen lokaci wanda k'arshen amsar dai itace dai aurensu. Ta cikin mirror suka had'a Ido, ya kashe mata Ido d'aya tare sauke hanayensa bisa boobs d'inta duka biyun yana matsawa, ta runtse ido tanajin wani iri. Tsigar jikinta yatashi wani yerrr. Tanason yi masa magana amma harshenta yayi mata nauyi. Tasa hannunta tana kicikicin cire hannayensa, yako dank'esu da k'arfi,tasaki k'ara, wanda yayi dai dai da shigowar mamie bayanta eshat ce tare da Jamee. Azabure ta mik'e shima ja da baya yayi yana Sosa kai, duk kunya ta kamashi. Itakam jikin mamie tafad'a tasaki kuka mara sauti. Mamie ta rungumeta tana d'an bubbuga mata baya,alamun rarrashi, tana kuma hararan barr wanda yasauke kai k'asa kamar yayi k'arya. "Wato bama kula da ita kayiba kenan, cin zalin d'inta tazaunayi ko?cewar mamie, Kai yad'ago batare da yayi maganaba ya girgiza kai alamun a,a. 'Dan tsuka taja tare da jan hannun sophy tana cewa "zakasha mamakina Allah inkace zaka takura mata. Sukafice tare dasu eshat wacce keda dariya k'asa k'asa, jamee kuwa wacce idanunta duk sun kunbura alamun tasha kuka ta more, murmushi tayi tana tunano wai beastynta tazama Matar yaya deen, Allah mai iko. Bayan fitarsu mamie tayi ta rarrashinta tare da kwantar mata da hankali, sannan ta labarta mata komi da yafaru sannan tacike da cewa"yarinyata ki d'au ka haka k'addaranki take, kicire damuwa, mud'in har yau mu iyayenkine bamai rabamu dake, kuma kik'ara godewa Allah dayasa kika fito tsatso nagari masu mutunci da tattako. Tana Jan hanci tace "mamie nagode muku Allah yasa kuyi kyaky kyawan k'arshe "Amin. Mamie ta fidda mata da wani swiss lace mai kyau pink colour. Kyalliya tayi sosai, sannan suka tapi gidan su Jamee domin rakata d'akin miji. Taci kuka sanda suka kaita zasu juyo, ta cukume sophy tana kuka yayin da itama kukan takeyi sosai, da kyar mamie da yayar umman jamee suka rabasu da juna, suna ta basu baki. Ahaka suka barota tana ta kuka, yayin da jameel ya rungumeta yana aikin rarrashinta. Itama sophy har suka iso gida batayi shiruba. Uhmm Jamee kenan manya yau dai za akwana gidan oga jameel, kowani wainar za'atoya, ga beastynta bata cikin yanayi ballen tana ta zamo k'uda taje kwaso mana rahoton game d'in daza abuga. Hhhhh *Mrs j moon* [4/26, 10:34 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *37 to 38* *©Safiyya* *wannan shafin nakune all members d'in Sophy and VC Novel, sosai naji dad'in yabawanku Allah yabar zumunci Amin* Zaune suka sami barr a parlour yana kallon wani series film. Yayiwa mamie sannu da zuwa, cikin kulawa ta amsa, eshat tace "barka da hutawa barrister nmu, yana murmushi ya amsa "yawwa sweet k'anwanmu, dariya tayi tare da zama a gefenshi. Ya k'urawa sophy ido, ganin tak'i kulashi, suna had'a idanu ta harareshi. Kanta na bisa cinyar mamie tanayimata magana ahankali yadda bawanda zaiji sai su kad'ai, mamie tana ta gyad'a kai tana murmushi. Sosai tayimasa kyau, kyalliyan ta amsheta, ya sosa kai yana tunanin ranar dazaigansa shi kad'ai tare da lil sis d'insa, a bed ya cije labbansa na k'asa yana murmushi. Eshat datasa musu Ido tana kallonsu kamar tasami TV ta matso daf da kunnen barr tace "barristernmu kagyarawa twins sis zama, ka d'ora mata nauyinka k'ila zata dawo hankalinta, sabida ina kallonta tana hararanka alhalin ko da muka shigo bata gaishekaba. Yana kallonta yayi k'asa da muryansa kamar yadda tayi yace shakuruminki k'anwata nakusa saita ta ai. Dariya tasa tace "a,a barristernmu wasa nake maka fa. Tamik'e tare dacewa mamie "natafi in watsa ruwa, garin zafi wallahi yau. "Ai saidai godiyan Allah wannan zafin kam, mamie ta amsa. Ta haye tana cewa "yarinyarki ce mamie takoyamin aikin akwagi, sophy tabi bayanta da harara, tare da duban mamie tana tura baki, mamien dariya tasa, sanna itama ta mik'e tace nima wankan zanyi in kwanta, ga Abbanku shima shiru bai fito hiraba da alama ya gaji da jiranmu yayi barcinsa. Sophy tace " to mamie Allah tashemu lafiya, ni tea zansha domin sosai nakejin yunwa, "OK nawuce kidai tabbatar kunyi addu'a kafin Ku kwanta " tam mamie. Ta dubi barr "kai baza ka wuce ka kwantaba ne? "Yanzu zan tafi mamie" to Allah ya tashenu lafiya "Amin ya amsa. Tea ta had'a mai kauri sai k'anshin na'a na'a keyi. Ta d'ebo cake a wani k'aramin container na dish. Batayi zaton da mutumba, sai ganin barr tayi tsaye ya tare mata hanyar fita. Ta batarai tana kallonsa "zan wuce tace dashi. Bai tankata ba kuma bai kauce a hanyarba ballantana ta wuce. Ya soma takowa zuwa inda take tsaye, ganin haka yasa tasoma ja da baya hannunta na rawa, da hanzari ya amshe tea cup d'i tare da cake d'in. Ya ajiyesu samar frieze. Ya mannata jikin Waldrop, tana shirin yin magana ya manne bakinsa da nata. Kissin d'inta yayi na tsawon lokaci sannan ya saketa, yana kallon yadda takoma kalan tausayi. Yaja hancinta yace"wa kika harara d'azun? Muryanta na rawa tace"niba dakai nakeyiba, "to da aljan kikayi? "da eshat nayi, uhmm sannu sarkin wayau. Tanemi gocewa ya janyo kafad'anta ya tsurawa boobs d'inta idanu, ta kare k'irjinta da hannayenta, ya saki murmushi mai sauti yace dama kinbar rufesu sabida nakusa mai dasu water na, baki ta tura tana k'un k'uni, baiji mai takecewaba, sabida haka sai ya ware hannayenta da k'arfi ya rik'esu da hannunsa na hagu, yasa na dama ya zuge k'aramin zip d'in dake gaban rigar, wanda yatsaya dai dai boobs d'in. Ya fiddasu daga bra yana latsawa yana kallon idanunta, ta rutse eyes d'inta hawaye nazuba, "kabari nace yaya Deen please, ya dakata yana sauke numfashi, yarungumeta xuwa can yasaketa. Dasauri ta juya mishi baya, tana cewa"nidai Allah bana son abinda kakemin, kabari ko infad'awa mamie. Dariya tabashi sosai,cikin dariya yace "to mizakice mata? "Oho koma mizance zakaji kira dai, "to naji bari incigaba daga inda natsaya, kinga sai kikai k'aran nawa da tushe. Yajanyo hanbayenta tabaya ta fad'o k'irjinsa ya yi mata kyaky kyawan runguma yana hura mata iskan bakinsa a fuska, jikinta yad'au rawa sabida taga dagaske yakeyi, "don Allah yaya Deen kayi hak'uri bazan fad'a mataba. Can k'asan mak'ishi yace "zanyi amma sai in zakibini mu kwana a d'akina yau. Azabure ta kwace ruk'on da yayi mata, tana gwama numfashi, dabara tagad'o mata tace "eh zanje amma kabari insha tea. Yasaki murmushi yace" yawwa lil sis d'ita. Itadai murmushi takeyi k'asan ranta tana sak'a yadda zata gudu masa. A dinning yasata gaba har ta shanye tea d'in tare da cake d'in. Ta dubeshi "to inhad'a maka coffee ne? Kai ya gyad'a, tashige kitchen cikin k'an k'anin lokaci tafito, mik'a masa tayi tare da cewa "rik'emin, amsa yayi tare da mik'ewa. Tana kallon sa tagefen Ido, ya duk'a d'auko wayarsa da ta gad'i. Tako zuba da gudu ta haye sama, tana haki, ta kallo shi yasaki baki yana kallonta, ta murgud'a mishi baki tare da kwalo, tace "nid'in sarkin wayauce, nufinka inbika ka tsotseniko? To ank'i kuma kamar mamie taji ehe, ta wuce tabarshi cikin mamaki. *atunaninsa* binsa zatayi kobaiyi komi ba yaji d'uminta kusa dashi Kai ya jijjiga tare da cewa "zamu had'e a gaba yarinya. Koda tashiga room eshat na kwance na charting cikin nushad'i. Bata kula da dariyan data keyi mataba, tafad'a bathroom, tafito tashirya, tasa night were sannan ta gabatar da addu'o,in ta ako wani angle na d'akin, ta haye bed. "Uhmm Allah canike d'akin yaya Deen zaki kwana harda zan rufe door abina. Cikin duhu ta watsa eshat harara, "to d'aukeni kikaini can man ko yanxu. Tasa dariya "a,a twins sis wasa make miki maida wuk'an. Tayi mata banza, eshat cikin tsokana ta k'ara cewa "naso yau barristernmu ya jefa kwallo a raga, sabida nasan yanxu yaya saif da jameel nasu yadad'e dazama gudan jini, kinga kema dakinyi abin arziki kin bada had'in kai da tare zasu zama gudan jinin Sophy batasan sanda ta faska nata duka a cinyaba mai zafi Wanda said a tasaki k'ara ta sauka gadon tana liliyawa, aiko bata k'ara cewa komiba ta kwanta bisa 3 sitter dake d'akin. Itama sophy addu'a tasake ta gyara kwanciya barci ya kwasheta cikin k'an k'anin lokaci. **** *tafe nake cikin dare zani gidan oga jameel* *Abayana najiyo gudu tare da haushin karnuka, inaganin sunyo hanyar danake, nako kwasa da gudu ina zuwa get d'in gidan najita kulle gam da sauri nakama garun gidan da dira ciki, itama wacce karnukan suka biyo ta hauro ta fad'o faf har tana buge bagan bagan d'in mazaunanta* *Sai a lokacin nagane Wanda mukasha gudun tare ashe aunty Khady k'amshi ce tabiyoni abaya domin jin k'wam hhhhh lol* Da k'yar jameel yasamu jamee tayi shiru, yazaunar da ita, yashiga toilet ya yi wanka tare da d'auro arollah, yanafitowa ya umurceta da ta d'auro arollah domin suyi nafila. Bayan sun idar yaja addu'a mai tsayi, sannan yajuyo yadafe goshinta yayi mata addu'a. Mamaki yashe Jamee,cikin zuciyarta take cewa Ashe yaya jameel yasan dokokin Allah haka? Bata lalabo amsaba ta tsinkayi yana cewa"baby fad'amin rabe raben wankan tsarki da yadda ake aiwatar dashi. Ta sunkuyar dakanta k'asa tasoma yi masa bayani yana gyad'a kai har ta gama, ya dunk'ula hannu alamun jinjina, yace "jazakillahu bi khairan ta amsa "Amin. Yafice bai jimaba yadawo d'uke da gasasshiyar kaza tare da kwalin hollandia milk maisanyi tare da glass cups. Ya zauna bisa carpet ya gyara kazan, yazare tsokanta tas ya tura k'ashin gefe ya zuba madarar a cups sannan ya kalli jamee "baby bissimillah ta amsa "Alhamdulillahi, murnushi yayi tare da zunkud'a kagad'a yasoma cin meat d'insa hankali kwance. Saida yayi k'at yasaki siririyan daria"uhmm yau ko ni ko meelah. Gabanta yafad'i, "kizo kici ko inmiki d'ura, kinsan zan iya, batace komiba ta taso tad'au milk d'in tasha sosai, batare da taxi meat d'inba,tamik'e tashiga bathroom tayo brush tare da d'auro arollan shiga barci, kayan barcinta ta d'auka tashige toilet tasa, ta haye bed taja bargo ta rufa tare da juyawa jameel baya. Shikam murmushi ya ke tasaki yana cije labbansa, kwashe kayan yayi yakai kitchen, ya wuce room d'insa yasa 9t were mai laushi yadawo d'akin jamee Wanda har takashe glob. Bed d'in yahau yasa hannu ya jayota zuwa jikinsa ya d'ora hannunsa bisa kayan ruwanta, da sauri tatashi tajingina da bed, cikin rawar murya tace "yaya jameel kayi hak'uri barci nakeji Allah, dariya yasa yana tafawa ya matso jikinta sosai yace "uhmm meelan umma kuma beastyn sophy sannan kuma babyna, ya kika tsorata tunba asoma game d'inba "Kitunafa ke kika cemin bazaki d'agamin k'afaba sabida kin shirya komi zanzo miki dashi, to Yakuma zaki karaya haka kamar ba jaruma jameelah ba. Jikinta narawa tace "wallahi ni da wasa nake maka, nasan bazan iya game dakaiba, please yaya jameel katausayamin ka k'yaleni inyi barci. Bai ce da ita komiba, ya ja zaren gaban night cloth d'inta ya fincike tight d'in da tasa tare da kwantar da ita, yanaji tana kuka tare da magiyar yayi hak'uri yabarta amma ko sauraronta baiyiba, tsawon lokacina na yamutsata, sannan yad'auki hanyar shiga birnin maji dad'i. Zuwa lokacin jamee tayi lakaf da ita amma jin yana son barata ta yunk'ura ta kama kwankwason shi tana tureshi, murya can k'asa take cewa "yaya jameel kabari don Allah wallahi nagaji, ina oga jameel baiji, baya gani lokacin domin kosannin tana magana bai yiba. Tanajin sanda ke addu'ar Neman tsari daga shaid'an ya cire tausayi ya shigeta da k'arfinsa tasaki k'ara tana kiran umma. Sosai jameel yaraya daren aurensu, yasami nutsuwa sosai sannan ya saurara mata jin kukanta yasa yatuna cewa yayi aika aika kam. Yayi tabata baki tare da samata albarka, har barci ya kwasheta, na wahala, sai sauke ajiyar zuciya takeyi. *kyal kyal kyl!!!* *my jamee look at you*😜 shikam saida yatsarkake jikinsa sannan yazo ya rungumeta, yanajin wani sanyi naratsa mishi k'irji, bai jimaba barci ya lula dashi xuwa *jamhuriyan* *Cameroon wurin mmn Ihsan domin jin ko tana lafiya* *tabuya haka* *ba'ako jin motsinta sam hhh lol* *Mrs j moon* [4/28, 10:57 PM] Mrs j moon🙂: . *ATUNANINA*🤔 *39 to 40* *©Safiyya* Asubahin fari jameel yatashi ya tarama jamee ruwa mai zafi, sannan ya taimaka mata ta gasa jikinta sosai ta tsat kake jikin ta d'auro duka gabatar da sallatul fijir sannan suka d'ora da ta subahi. Wanda jameel ya jasu jam'i cikin nutsuwa. Jameel yayi ta sama jamee albarka, tun tana sharesa har abin yasoma bata kunya sabida muraratan ke nuna mata yaji dad'i. Bayan sunyi break fast wanda ummansa ta aiko musu dashi, yabata magani tasha ta kwanta duk da zuwa lokacin tajita tayi ras sai d'an abinda ba'arasa ba. Shikuma yafice zuwa gaida iyayensa. Jamee dai tunanin tausayin da yanuna mata takeyi wai dama yaya jameel nada kirki haka tare da ilimin addini da kuma sauk'in kai, amma yake aikin shagalallu. Tayi ta zance zuci har barci yakwasheta. Shima nashi gefen tunanin ni'imar daya samu daren jiya yakeyi, domin duk matan da ya d'ana baiji mai kwatan ni'imar meelansa ba. sosai yake cikin nuahad'i, yana driving yana ta doka murmushi, afili ya furta "insha Allah nayi bye bye da latsa 'ya'yan mutane. Ya sauka gefen titi yana mai d'aga hannayensa sama yace "Allah katsaremin zuri'ata, da aikata alfasha, Allah ka yafemin sabamakan danayi ya amsa abinsa da "Amin. Jikinsa duk yayi sanyi, yatada motar ya k'arasa gidansu, yana addu'ar Allah yashirya duk wani mai sabon Allah musulmi, na miji ko mace,"Ameen. ********* Karfe sha daya da rabi na safiya, mamie tare da eshat ce suke gyaran gida, sakamakon ragowar wad'anda sukazo biki sun wuce. Aiki sukeyi suna hira cikin fahimta. Sophy na d'aki tanata sharan barci abinta, ko break bata tashi tayiba tunda takoma barci bayan kammala had'a break fast. "Mamie nikam ina son zama ni d'aya batare da kishiyaba kamar yadda kike zaune abinki wallahi Mamie ta dubi eshat tana murmushi sannan tace"to Allah yacika miki burinki ta amsa "Amin yarabbil Ala Mina. Sun kammala aikin, suna zaune aparlour suna kallo Mamie tace da eshat "miyasa bakison zama da kishiya? Ta d'an bata rai sannan ta amsa"mamie basa da kirkine dayawansu sunfiye son kansu kuma wasu asirai yayi musu yawa musanman in kaine kaje kasamesu sai suce wai ka aure musu miji don haka sai kabarmu abinsu da dai salon fitina iri iri wanda ina ganin innasami kaina ciki bazan iya hak'uriba Allah. Ajiyar zuciya mamie taja tace"a,a takwatata kada kiyima kishiya mugun fahimta, kedai kizamo mai addu'a Allah yahad'aki da tagari kawai, amma baduka akataru akazama d'ayaba. Kai ta gyad'a tace "to mamie, Allah yak'arawa mata zaman hak'uri da kishiyoyinsu ya kuma bawa mazajensu ikon yin adalci atsakanin su "Amin takwarata. Sophy ce ta sakko domin yin break fast, sanye take cikin kayan barci, domin tana tashi brush tayi tayo waje sakamakon yunwar da ta gallabeta sosai. Wurin su mamie tafara zuwa ta rungumeta tana cewa mamiena ". "kintashi lafiya? " Lafiya lau babyna, ta saketa ta kallo eshat tana murnushi tace" hy sis mai surutu ya lafiyan surutunki? Harara eshat ta dalla mata ta amsa "oho' shafa kiji man sarkin mugunta kawai. Sophy ta kyal kyalle da dariya, tace "maganinki nayi na shegen surutunki da rashin kunya kamar akuyan kasuwa. Ta kwabe fuska tana kallon mamie tace"kinjitako mamie wai nice akuyan kasuwa, abin yabawa mamie dariya, tajawo eshat jikinta tana shafa bayan "keba akuya bace kinji, sannan tadubi sophy tana cewa"Nana tafi kiyi break, kuma kada nak'arajin kin dangantamin yarinya da akuya tam. Tana dariya ta wuce dinning. Kamar anmintsili eshat tamik'e tayiwa dinning d'in tsinke, mamie tabisu da kallo tana murmushi, afili tace "bako shakka kud'in jinin juna ne kama daga kamanninku da kuma halayyanku duk iri d'aya ne saidai abinda ba'arasa ba Daf da ita ta zauna, ta tsira mata idanu, sophy tayi kamar batasan tanayiba, sai da takammala tasha ruwa tayi damdala sanna ta dubi eshat tace "lafiya irin wannan kallon? Murnushi tayi tace "tunanin wanda yasa aka saceki nakeyi kuma jikina yabani Ammie ce kad'ai zata iya wannan rashin imanin. Shiru sophy tayi tana nazarin irin tsanar da eshat tayiwa mmn ustaz. Eshat ta katsemata tunani inda take cewa"twins sis kinsan dalilina na zarginta? Ahankali ta amsa "a,a ina sauraronki. Tagyara zama tasoma fad'amata. "Watarana ina js 2 watarana takirani tabani ice cream mai sanyi sosai, na amsa ina mamaki sabida batacika kulaniba tsakanina da ita harara da uwar tsawa, to sai nak'i sha naje garden na turawa geese d'inta kinsansu wawaye ne, aiko sukayi ta wasa dashi wasu suna sha, ina tsaye har suka gama yak'are nad'auki robar nayarda abola, washe gari dukkansu suka mace uwayensu da 'ya'yayensu, tayi ta tsiyanta bawanda yakulata, bayan tagama, nafad'awa mum yaddamukayi da abinda nayi, mum ta kid'ime sosai, ta hanani cin komi nata. Sosai itama sophy tashiga firgici, eshat tacigaba"to tundaga ranar natsani kishiya da sunarta kuma tunano hakan danayi shiyasa naji wani shashi na zuciyata nabani cewa itace tasa akasheki. Kai ta jinjina tana cewa "zato zunubi koda yakasance gaskiya, don haka kibar zarginta, mubarma Allah, mudai abinda yafi mudage da addu'an tsari tsakaninmu da mak'iya tare da mahassada. "To Allah yatsare Al ummar musulmai baki d'aya "Amin. Yawwa sis yaran mum nawa? "Har dake mu shida ne. mukad'aine mata sauran duk mazane. Amir, Aliyu, Umar sai mujahid dukkansu suna secondary school, Amir da Aliyu this year zasu kammala sukuma su Umar sai next year. "Nikuma na kammala nawa. " biochemistry nakaranta, yanxu haka service zanyi sannan insoma maganar aure. Sophy ta zuba mata ido, ganin ta dasa aya tace "angaisheki suda uwar magana, eshat tasa dariya tace "twins sis kin iya karin magana sosai, zaki koyamin kam, dariya tasa tare da tamik'ewa "bari inyo wanka in..... Sallamar su mummy yadakatar da ita, da gudu eshat takwasa ta cukume mummy tana wani shagwaba kamar wata baby. Mummy tana murna ta rungumeta suka zauna, tawani manne mata ajiki tana cewa"nayi kewarki mummy"nima haka nayi taki. Sophy na dariya k'asak'asa ta iso wurinsu ta gurk'usa tagaidasu, cikin walwala suka amsa Cikin k'an k'anin lokaci mamie tacikasu da kayan motsa baki. Bayan wani lokaci hajiya Fatima tace"mamien Safiyya munxo neman alfarma ne, da kibamu aron yarinyarki, yau zamutafi Maiduguri da ita tagano dangi sai mudawo miki da abinki. OK bakomi Ai, yau da safe Abbansu yake fad'a min sunyi magana da dadyn eshat. Sabida haka gatanan taje taga dangi, nan da sati biyu sai tadawo, domin mik'ata d'akin mijinta, dakuma komawa bakin aikinta. Bakin mummy da aunty yak'i rufuwa sai zuba godiya sukeyi mata. "Yarinyar mamie tafi ki kintsa kayanki kizo kutafi kada kuyi tafiyan dare"to mamie. Suka bar parlourn sukuma su mamie suka bud'e babin hira cikin annashuwa. Kinanin 1hr su eshat suka fito cikin shigar Pakistan. sunyi kyau sosai tamkar tagwaye. Basu jinaba sukayiwa mamie sallama suka fice, sophy har da hawayenta, wai zatayi kewar mamienta saida mamien tayi ta rarrashinta, ta tabbatar mata kafin tacika sati biyun zatazo sannan tayi shiru. Agidan uncle tasami tarba mai kyau, domin hatta da Amarya nafeesat tayi tajanta da hira kamar ba itace mai jin haushin taba da. Kodon yanxu taga baza suyi zaman kishi bane oho, itadai tasake mata. Tsarin tafiyar amota za'ayi sabida haka motar ustax Amaryansa da mummy sai eshat da sophy da aunty ke ciki yayinda sauran suka cika motoci uku. Saida sukayi addu'a neman sa'ar sauka lafiya sannan suka d'au hanya. Sunkusa fita garin Kaduna takira mamie tafad'a mata sun d'au hanya, tayi musu fatan Allah saukesu lafiya yakuma tsaresu "Amin mamie. Tana gama wayar ta kallo barrister dake tsaye yana saurarenta har tagama. "Au kaga namanta ban kiraka kunyi sallama da Nana ba, kodayakema kafin tadawo zamuje Ai. Cikin rashin fahimta yace"mamie wai waye yayi tafiya? "Safiyyace!! tana fad'a tashige room d'inta tabarshi da baki bud'e kuma cike da mamakin, yana matsayin mijinta ace tayi tafiya batare da ansanar da shiba, yaja tsuka yace "taf aiko zatasani kam dani, gobe zanbi bayanta. Yashige room d'insa cike da fushi. *Mrs j moon* [4/29, 11:10 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *41 to 42* *©Safiyya* Sai daf da magriba suka isa. Mutane cike da gidan duk 'yan tarban Amaryace tare da Sophy. Suna gyara parking dady ya iso yana cewa "ina zarahta? "Ina take ne? Eshat taja hannunta suka isa wurinsa, da sauri yahad'asu ya rungume yana ta hamdala. Yana rik'e da hannunsu suka isa babban parlourn gidan. K'annenshi mata da maza duk sukayo kansu cikin murna. Cewa suke "wacece zarahn acikinsu to? Eshata tasa musu dariya, ganin haka yasa suka jawo sophy tsakiyarsu, kowa nata subbatarta, duk tabi ta takura, eshat tana hankalce da yadda take yamutsa fuska, tasan tagaji ne amma tayi biris da ita, hasalima daga sun had'a idanu sai tasa mata dariya. Dady dakanshi ya k'ara jan hannunta ya kaita part d'in mummy. Room d'in eshat ya kaita, yazaunar da ita, yana murmushi yace"zarahna ya gajiyan hanya? Tana murmushi ta amsa gajiya takusa bin lafiya dady. Ya mik'e "to madallah, shiga kiwanka sai kizo ak'ara gaisawa"to dady, yashafa kanta"Allah yayi miki albarka tare da mutanen dasuka taimakeki yakuma k'ara tsareki daga sharrin mak'iya"Amin dadyna. Bayan sungabatar da sallar isha'i aka had'u awani k'aya taccen dining Wanda ya wadatu da k'ayatattun kujeru. Sophy sai alokacin taga eshat tunda tabaro ta a wancan babban parlourn. Sunacinn abinci eshat na d'aga mata gira wai yatagani? Banza tayi mata. Anci ansha anyi hani'an. Awurin dady yayi addu'a tare danuna farin cikinshi ganin 'yarsa. Suma sauran barka sukayi tayi ma junarsu tare da addu'an Allah yak'ara kiyayewa. Agajiye take sosai. Tana kwance acikin bedroom d'in mummy, eshat tashigo, ta zauna gefenta. "Kinsan wani abu twins sis? Kai ta girgiza batare datace komiba. Ta muskuta ta gyara zama tace"ga dady can yana ciwa Ammie mutunci, agaban danginta sai kuka takeyi. Tatashi zaune ta kafe eshat da Ido. "Kin tsuramin idanu kamar kinga sabuwar halitta. Harara ta dallah mata "aike d'ince abin akallah. Ace babba nayin fad'a keko kinzo kina bada labari har da dariya, kai sis kibar irin haka baida kyau sam. Eshat ta tabe baki tace"uhmm ke kina tarewa makiyiyanki "To kisani fad'an akankine akeyi. Idanu waje tace "aikaina fa kikace? "Eh akanki,sabida batazo yi muna sannu dazuwaba kuma tun randa akagane komi tak'i yi masa murnan ganinki. Ta jinjina kai "a' lallai Ammie boss ce. "Tamafi boss sai dai akirata da shu'uma ta fad'a da k'ari. Sophy tasa dariya ta kaimata duka. Mummy tashigo, tabisu da kallo, wani sanyi naratsata. "Barka da dare mummy, suka fad'a atare. Tana yi musu dariya ta amsa "yawwa 'yan arziki irin Albarka, suka rungumeta suna dariya, sosai suke cikin nushad'i, suna haka dady yashigo, mummy ta janye jikinta wai taji kunya yaganta rungume dasu. Suka samata dariya, dadu yamatsa yana yimata rad'a a kunne, suna ganin haka suka fice a room d'in suna dariya k'asa k'asa. Suna shirin barci mamie ta kirata, aiko tana d'aunka tasoma xuba mata shagwaba ita kam tayi ta biye mata, sun dade suna hira cike da kewan juna. Suna gama wayar kiran barr yashigo, tak'i d'auka yana yankewa tayi hazari danna number jamee. "'Yar rainin sense ina kika shiga nayi ta kiranki baki d'aukaba? Cikin dariya tace "ke dallah hangamo ina barno yanxu haka cikin dangina. Wani ihun murna jamee ta saki, tana jiyota tace"malamina kaji beasty tana Maiduguri? Jin tamanta da ita rik'e da waya yasa tace "to sarki mai malami sai da safe, "ke dalla tsaya muyi hira,"a,a tafi wurin malaminki kusha karatun dare, "koba karatun dareba , dariya sophy ta kwashe dashi zuwacan tace kinga namanta bantambayeki ya game d'inku yak'areba ko sai yau zaku buga? "yar Air zakisan fad'an game ne very soon. Sosai take dariya har da dafe ciki, tace "nasan dai kece zakiyi winning Ai hajiya jameelah karya gado. Itama dariyan tasa, tace "wallahi beasty game d'innan yabani wuya Wanda yasani jin bank'ara yadda inkuma yinta har Abadan abidina. Wani uban dariya da sophy tasa dole jamee ta cire phone d'in akunnenta, sakamakon k'aransa, k'ilama harda fitsari tasaki jin wannan dariya haka. "Muguwa sai da safe, abin zaizo kanki Ai, kyayi dariyan da tushe, tana shirin bata amsa ta datse wayar, aiko ta k'ara sa dariya. Eshat dake waya ta bita da kallo, bayan tayi sallama tadubi sophy dake share kwalla domin dariyan mugunta. "Twins Ashe kina dariya haka? Tana murmushi ta amsa "abin dariya naji shiyasa, "lalkaikam sai haka. "Kinsa na salami habibina sabida yaji dariyanki, nacemasa TV na kunna ina kallo, yace inrage volume nikuma sai••••• bata k'arasaba sophy ta kawo hannu zata make mata baki tayi sauri gocewa tana dariya, aiko ta had'e rai tace"nice TV ko sis wallah kin rainani sosai amma zand'au mataki. "Am sorry twins sis nabari to, tana kama kunnenta, takamo hannunta tana cewa"yawuce sweet sis d'ina banda kamarki aduk duniya sai beastyna in kincire su mamie d su mummy, eshat ta rungumeta tarad'a mata "ina barristernmu kika kaishi to? Tayi tsaki, "uhmm mi yayi miki daba kikirashi tun saukarmuba?Mik'ewa tayi tasoma addu'a ta tofe d'akin sannan ta hau bed ta amsa "banda time d'insa ne, baki bud'e eshat tace "miijnki ne fa kike cewa baki da lokacinsa" eh ance tafad'a a tsiwace, eshat tasaki dariya tamatsa daf da sauka gadon tace "eh man baza kiyi time d'insaba man tunda duk yinin yau bakiji d'uminsa ajikinki ba,shiyasa zaki yimin wani salo. Harara sophy ke doka mata itako sai dariya take mata. K'aran wayar eshat ya katse su, sunan barr yabaiyana a screen d'in batayi wata wataba ta d'auka, cikin girmawa suka gaisa tunkafin ya tambayi ina sophy tace "yallabai ga zumar taka yasaki murnushi mai sauti. Ta manna mata wayar akunni, muryansa yadoki dodon kunnenta, cikin isa yace "wayabaki izinin tafiya batare da kin tambayeniba? Tayi shiru ya sassauta murya yacigaba to Allah kishirya amsar hukuncina nan bada jimawa, sosai zanbaki mamaki,sai na gyara miki zama da wannan tsiwartaki, aduk ranar damukayi Ido biyu, sabida haka kishirya tarbata ackin kowani lokaci. Kit!! Ya datse kiran yabarta da bugun zuciya. Sabida yadda taji muryansa tasan ransa abace yake kuma tasan halinsa inyace zai Abu to sai dai ikon Allah zai hanashiyi. Eshat ta isheta da tambayar miya fad'a mata haka da jikinta yayi sanyi? Banza tayi mata tare da juya mata baya. Itama ganin haka sai ta gyata kwanciya tana motsi da baki alamun addu'a takeyi. *Mrs j moon* [4/30, 5:02 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *43 to 44* *©Safiyya* Barrister tun safe yayiwa mamie sallama cewa yakoma Lagos wai ana nemansa, sabida haka sai k'arshen wata zai dawo. Mamie tayi masa Fatah alkhairi. Yana fitowa direct airport ya zarce, dama tun jia yayi burking. *barno* Aikin had'a break fast suketayi tun sanda suka tashi sallar subahi basu koma barci ba. Bak'ine keta zuwa tayasu murnan ganin 'yarsu ga kuma 'yan biki. Basu sami kansuba sai misalin k'arfe 10:00am. Wanka sukayi suka shirya cikin atamfa mai ruwan kwai, d'inkin yayi musu kyau sosai, sai suka k'ara fitowa a twins d'insu. Bayan sunyi break suka cewa mummy zasu lek'a part d'in Ammie da Amarya su gaisa, tace "Adawo lafiya amma akiyaye banda jan magana, nasan Nana bata da matsala kece dai mara hak'uri, tanuna eshat, dariya tasa tare da jan hannun sophy suka fice. Part d'in Ammie cike da mutane danginta da k'awayenta. Sungaisa dasu suka amsa bayabo ba fallasa, suka fice sukayi part d'in saif wanda yana da d'an tazara tsakaninsu. Nanma cike yake da mutane, eshat bata tsaya a parlour ba bed room tashige dasu. Amarya Nafisat ce tare da k'awayenta biyu siririya da mai d'an k'iba, suka samu zaune a gefen bed suna hiransu Sosai ta taresu cikin murna, eshat tace mata "Amarya kinsha k'amshi, gama goshinki nan yanata kyalli alamun jiya kinsha mad'i ba zumaba. Harara nafee ta doka mata yayin da sophy ta buge mata baki tana cewa "to suda sarkin surutu, nafee ta cafe aitabi suda surutu sai dai akirata da radio mai jini fad'i ba atambayeki. Duk kansu suka sa dariya har da eshat d'in. Suka zauna sophy tace da nafee"ya bak'unta? Ta amsa Alhmdlh "kema yataki bak'uncin? Tayi murmushi "uhmm ni ai ba bak'uwa bace agarin barno domin Abbanmu d'annan ne to kinga muna zuwa akai akai, nafee ta gyad'a kai tana cewa "eh kumafa hakane, munedai bamucika zuwaba duk da asalinmu ne Sophy tace ai bakwason zumunci kunji dadin zaman garin kaduna " a,a bahaka bane Kawai yanayi ne. "Uhmm lallai kam. Suna ta hiransu cike da wayewa abinsu. Siririyan k'awar nafee ta dubi nafee tace"k'awata hala ta gwayene su? "A,a yaya da k'anwa ce, cikin mamaki tace "amma kam sunyi kama da juna sosai, inma ba idanuna ya nunamin ba sai naga basu da bambanci da juna hatta voice d'insu iri d'aya. Mai d'an k'ibar ta amshe da "nima dai haka nagani kam. Sophy murmushi tayi kawai yayin da eshat ta cabe "a,a kam muna da bambanci ni jace ita kuma fara ce sannan tafini idanu manya da kuma boobs. Tana fad'a taja baya tana dariya, nafee tace"to rasai mai kunya abayan riga, "kyaleta Amaryanmu zamu had'u da ita a mad'a, sai na fasa mata bakinnan, suka sa dariya. Sosai kuketa hiransu cikin nushad'i tare da k'awayen nafee fiddausi da hameeda('yar lukuta babyn yaya hhhh lol) Wayar eshat tayi ringing tad'auka tana kallon sophy. Kai take gyd'awa batare datayi maganaba, zuwa can ta mik'e zata fice, sophy ta jawo hannunta tana cewa "zonan gulma wuya, kedawa kike waya? Tafizge hannunta tana dariya"ban saniba sarkin sa ido, aiko sophy ta cacimeta zata kwace wayar tagani ko waye ta kufce tafice da gudu itama ta rufa mata baya da gudu, sukabar su nafeesat nayi musu dariya. Hanyar get eshat tabi da gudu, ganin haka yasa sophy ta kyaleta Daf dazata shiga part d'in mummy taci karo da saif, yafito daga cikin part d'in. Tana murmushi tace yaya ustax, yasaki murmushi shima yana k'arasa mata da cewa "d'ina ta kauda fuska "uhmm yaya saif kaiko tam, ya ja hannunta yana cewa "Nana Safiyya ashe k'anwar ustax ce Allah mai iko, to zomuyi hiran zumunci, bayansa tabi har suka isa cikin garden suka zauna abisa kujeru da suke k'asar bishiyar mur. Eshat kam tana ganin sophy ta koma, ta tsaya da ta warware k'aramin gyalenta data ratayashi a wuyanta, ta d'ora samar kanta, sannan ta fita zuwa wajen get d'in. Yana zaune a gefen benci yana waya ta iso. Yana ganinta yayi sallama ya fuskan cewata fuskansa cike da annuri. Bayan tayi masa sannu da zuwa tayi mishi jagora zuwa parlourn saukar bak'i. *barrister kenan many a* shi yakira eshat yakuma hana tafad'wa sophy Shine, shiyasa dazata duba wayarta ta gudu. Cikin k'ank'anin lokaci ta cika wani table da kayan break dasu snacks tare da drinks, ta dubeshi d'auke da murmushi tace "bismillah barristernmu. Ta zubamishi, yasoma ci ahankaki, ya d'ago ya kalleta yaga hankakinta ba yawurinsa, yace"nagode sosai da kulawanki k'anwarmu" bakomi yaya Deen yiwa kaine ai. Tamik'e "inkira maka ita, yada katar da ita"no kyaleta, baridai ingama sai kirakani ingaida su dady " OK tam. Dady yayi murnan ganinsa, ya rungumeta yana ta sa mishi albarka tare da iyayensa. Sunfito tare da eshat zata kaishi d'akin saif nada, sukayi kicibus da sophy da ustax. Cike da mamaki sophy ta isa wurinsu ta kama hannun barr "yaya Deen yaushe kazo bako sanarwa awaya? Ya d'an harareta"wayar taki dakika kulleta gudun kada inkiraki, tana murxa yatsunsa" a,a yaya wallahi mantawa nayi ban kunnaba, amma badon kai na kasheba. Idanu yazubama bakinta, jin yayi shiru tace kayi hak'uri barristanmu kaji, ta zuba mishi idanu cike da shagwaba. Ahankali ya amsa"ya wuce lil sis. Eshat tasa tafi "uhmm soyayya ruwan zuma, in yaya Deen yasha yabama twins sis, haka in yaya saif yasha yabama sis Nafee, tasaki dariya cike da tsokana. Sophy hararanta takeyi yayin da barr ya dank'o kud'i 'yan 500 yabata sunfi goma, tasaki ihun murna ta kallo saif "oya yaya mai d'an gems kaima shafanin kamar haka, ta d'aga masa kud'in, yakama kunnenta ya murd'e tasaki k'ara, barr yayi saurin bugewa saif hannu yana hararansa"kawai don tafad'i gaskiya sai asoma cin zalind'inta don mugunta, saif yayi murmushi kawai tare da mik'a masa hannu sukayi musabaha. Tare da Saif suka kaishi part d'in, yayin da su kabaro sophy can. Wanka yayi sannan yazauna gefenta suna hira tamkar sun yi wata rabonsu da juna, sai tambayarsa mamie da Abba takeyi bini bini. "Yaya kabani mamaki kam, kamar yadda kacemin zakabani, "mi nayi miki na mamaki? "Zuwanka ba sanarwa man "yasaki dariya yana sosai kansa, yana kallon cikin idonta yace"tukunnama dai 'yammatana. Murmushi tayi kawai ta shafo gemunsa "yaya ka askeshi kabar kad'an mara tsawo zaifi maka kyau kam "OK tam anjuma zaki rakani barbing saloon ko? "Eh zamuje tare da eshat, "OK tam Allah kaimu lafiya sai ki fad'a mata "to Kiran sallar azuhur yasa sophy tabarshi yatafi masallaci ita kuma tawuce part d'insu. Bayan gama dinner, wanda tare suka gabatar da su dady a part d'insa. Yasunkuya yace"dady zan tafi masaukina, da kallo yabishi na mamaki sannan yace"kai haba ga d'aki can kayi amfani dashi, cikin girmamawa yace dady banak'i bane, amma tun saukata nariga nakama d'aki kayi hak'uri sabida sammako zanyi zuwa Lagos ananemana"OK to shikena, Allah tashemu lafiya" "Amin dady , barr ya amsa cike da murna. Key d'in motarta eshat ta d'auko taja su zuwa kaishi hotel d'in da yayi masauki. Har d'akin daya kama suka kaishi, suna zaune suna taba hira, sak'o yashigo wayar eshat tabud'e *yimata wayau k'anwata kitafi, dare yasomayi* Ta kallo barr yad'aga mata gira tare da karya wuya, tayi murmushi tare da mik'ewa tace twins sis ina zuwa inga habibina awaje, bajimawa zanyiba inzo mutafi Kai ta gyad'a mata tana hamma"don Allah kidawo da wuri kinga inajin barci ga dare yasoma yi. Tana dariya k'asa k'asa tace "OK kada kisami damuwa tafice da sauri tana cewa barr "se fajiri ya amsa da"to kamar yaji mitace, nanko baiji komiba amsawa yayi kawai. Eshat nafita ta ja motarta da gudu, bata tsaya ko inaba sai a harabar gidansu, cikin sand'a tashige room d'in tana addu'ar Allah yasa kada tahad'u da mummy ta tambayeta sophy. Cikin ikon Allah bata had'u da kawaba, tana Shiga takira wayar sophy, tana d'auka batajira komiba tace ki hak'uri twains sis yanxu haka ina cikin d'akina zan kwata, kekuma sai ince miki asuba tagari. ta datse kiran, baki bud'e sophy take kallon wayarta sannan ta dure kan barr yakanne mata Ido d'aya yana jan gemunsa. *Mrs j moon* [5/2, 12:09 AM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *45 to 46* *©Safiyya* Tana gwama numfashi tace "mi hakan kenufi yaya Deen? Yana wani shu'umin murmushi ya amsa"yana nufin komi lil sis. Shima yajefa mata tambaya "mikikagani? Kuma kedawaye kike waya? Ya wani matso jikinta sosai yahana mata hanyar tashi. Tura baki tayi tare da kauda kai, can cikin mak'oshinta tace"banga komiba kuma waya da eahat nayi. Ta juyo ta kafeshi da idanu tace "dama plan kuka had'amin da eshat ko? Batajira amsarshi tacigaba "to Allah sai eshat tasani indai wani abu yasameni ehe. Dariya yasaki, yak'ara manneta sosai yasa hannunsa ya janye gyalen data yane kanta, gashinta ya baiyana, sai kyalli yakeyi, yasha gyara. Tana son tashi amma yakankange hanyar, "yaya Deen kama tseni fa yayi mata banza, ya juyo da ita tana fuskantan shi, ya rungumeta sosai yana hura mata iskan bakinsa cikin kunne, wani yarr yarr takeji ajikinta, sai gamgameshi takeyi. Cikin dibara ya xuge zip d'in riganta tabaya tare da balle mata bra bata ankaraba sai jin d'umin k'irjinsa tayi ajikinta, da hanxari ta tureshi tare da mik'ewa tayi haryar fita, taja door d'in tajishi kulle gam, ta juyo hannayenta rungume a k'irjinta wanda hakan yataimaka mata wurin suturce boobs d'inta. Yana zaune ya tsuramata idanu, sosai yake buk'atar ta, akasalance ya isa inda take tsaye ya bud'e hannayenshi zai rungumeta tayi saurin juya mishi baya, ya rungumeta ta bayan ya kai bakinsa kusa da kunnenta yarad'a mata"lil sis ki hak'uri kitai makeni in d'ora miki girma kinji? Tayi shiru "kinyarda? Ya kuma cewa. Ahankali tace tsoro nakeyiji kada mummy tagane kuma gaskiyani banshirya komi yanzuba dama dai natarene to da d'an dama dama. Afusace ya juyo da ita, yana kallonta da idanunsa sunsanja launi. Kinsan Allah yau sai naji dad'in aure don haka kibini asannu ko wallahi daganan baki komawa ko ina zan wuce dake Lagos inga ta tsiya. Jikinta narawa tace natuba yaya deen. Yasa murmushi yasaketa yashiga bathroom bai jimaba yafito yace da ita"shiga kiyo arollah kizo ina jiranki, ta mik'e tashige tana waigensa. Taciji yatsanta ganin ya zare key d'in bayin, jikinta duk yayi la'asar tasoma arolla tana tunanin lallai yau sai buxunta a hannun barrister, agefe d'aya kuma sai janwa eshat Allah ya isa takeyi domin *atunaninta* duk ita tahad'amata tuggunnan, tamanta jiya yace had'uwarsu bazaimata kyauba zai shayar da ita mamaki. Bayan tafito ya fuskanci alk'ifla, tabi bayansa, tana yafe da k'aramin gyalenta hakanan. Addu'a mai tsayi yayi sannan ya shafa. Baijira tashintaba ya mik'ar da ita yayi mata zir yabarta da pant, duk kuwa da tujewan da tayi na hanashi baisa ya kyaletaba. Kuka tasamishi mara sauti tana cewa "yaya Deen nace kabari banshiryaba, ni ka kyaleni kawai. Ya matseta sosai yana sauke numfashi, cikin zafi yace "lil sis wallahi Allah inbaki natsuba sai namiki kaca kaca yadda duk dauriyanki sai mummy tagane komi, domin kinsan komi nayi banyi haramunba saima lada danake dashi, to sabida haka kibarni inji d'uminki, bazan miki komiba sai dai zanji dad'in aure ne kawai. Jintayi lamo yasa ya d'auketa zuwa bed yayi mata rumfa da faffad'an k'irjinsa, ya latsa turn off d'akin yayi duhu. Asannu yasoma kaimata hot kisses tako ina, tuntana tureshi tana kabari har bakinta yamutu, domin barr namijin duniya ne, sosai abin yasoma yimata dad'i, ta k'am k'ameshi tana gwama numfashi, shikam dama abinda keso kenan ya tura kanshi ak'irjinta ya cafesu yana tsotsa kamar wani mayunwacin baby. *ayi manage da wannan please* *Mrs j moon* [5/2, 3:02 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA🤔 47 to 48* *©Safiyya* Yad'au lokaci nai tsawo yana shansu sannan yakoma yana aika mata da hot sms takowani lungu da sak'o dake jikinta, sosai ya tsokano mata dire, sai ajiyar zuciya takeyi tare da jan numfashi, asannu taso maida mishi da martani kad'an kad'an sabida sabon shigace afagen, yak'ara rikicewa, ita kam tariga takai k'arshe burinta kawai taji mikesa mata kuka alhalin gashi tanajin dad'in tabin. Cinyoyinta ya had'e gam yana k'ok'arin yin realising, jitayi ya k'am k'ameta saida tayi k'ara domin jitayi kamar zai ballata. Zuwa can ya saketa tare da kifewa ajikinta yana maida numfashi. Duk da sanyin ac dayawataci d'akin amma zufa yake tsatstsafo musu. Cikin can k'asan mak'oshi yake cewa "nagode lil sis nagode sosai,Allah yayi miki albarka Allah yabarmu tare da juna, ahankali ta amsa "Amin. Ya d'agata yadawo da ita bisa k'irjinshi ya gyaramata kwanci tare da rufesu da blanket, atake barci yayi awon gaba dasu. Da asuba barr yazare jikinsa, yashiga toilet saida ya tsarkake jikinsa sanna yayo arollah yafito hannunsa duk damshin ruwa. Gefenta yazauna yasa hannunsa yana shafa mata fuska Jin sanyi yasa ta bud'e idanunta, arbatayi dashi, yasakar mata mumushi yace "tashi kitsarkake jikinki ke domin nasan kema jikinki yabaci sabida inajin kinamin feshin ruwa jiya da sauri ta kauda fuska tana turo baki, daria yasaki tare da mik'ewa ya zura jallabiyya ya kalli alk'ibla yatada kabbaran ra'ka,atanul fijir. Da hanzari ta safko ta d'auki towel d'in daya cire tashige bathroom. Koda tafito ya idar, yace da ita "yi taki raka'atanil fijir d'in sai injamu sallar subahi,ta amsa da "to. Bayan sun idar, yabud'e wata k'aramar AL-QIR'ANI yasoma karatu cikin suratul bak'ara afili. Sophy tamatso tajingina da kafad'ansa ta lunshe Ido tana binsa cikin k'ira'ar manshawiy kamar yadda dashi yake karatun. Ak'allah sai da sukayi kimani hizifi biyu sannan sukayi addu'a suka shaba. Sophy gefe takoma tacigaba da azkar d'inta na safia, kamar yadda tasaba. Shikuma shiryawa yayi cikin k'ananan kaya, yayi matuk'ar kyau sosai, yafeshe jikinsa da ture mai k'amshi. Gefenta yazauna suka shafa addu'ar tare. "Yaya antashi lafiya? Tace fashi saida ya manna mata kiss a goshi sannan ya amsa "lafiya lau lil sis. "Dafatan kema kintashi lafiya? ta bata rai "eh,a'a ya damk'e hannunta "kamar ya? banfahimceki ba, tayi masa shiru tana tura baki, "uhm fad'amin man inji da alama akwai matsala kenan? Kamar baza tayi maganaba sai kuma tace "ba kai bane, jiya ka tsokanoni kabarni da ciwon mara. Idanu yazaro yana kallonta, cike da mamaki sai kuma yasa dariya ta k'ara had'e rai tana hararansa ya tsagaita da dariyan "to yanxu maran tabar ciwo ko? Yana kai hannun kan maran ya matsa, tasa k'ara kad'an ta buge hannunsa. "Sorry lil sis d'ita. Ta amsa "yawwa. *bako kunya oooo* "To yanxu yaza ayi tunda naga alaman har yanxu maran nayi miki ciwo kuma nasan magani kike buk'ata ko? Tana wani kauda fuska ta amsa "eh Allah kuwa yaya Deen. Cike da sonyin dariya yace "to yanxu kin amince inbaki maganin? Sai da ta kulle idonta da hannayenta sannan ta amsa "eh na amince ya jinjina kai "to lil sis yanxu bakijin tsoron ne? Shiru tayi masa sai da yak'a mai maitawa sannan tace"nabarji yanzu, "sabida mi? "Naji bazafi abin ba kamar yadda naji anacewa ba, ta kalleshi yawani zuba mata Ido yana tunanin waftan ta muemushi ta sakar masa tacigaba "gaskiya jiya banji zafin komiba sai ma wani da........ Dariyan dataji ya kwashe da ita yasa yayi saurin fad'awa k'irjisa ta cusa kanta ciki tana dariya k'asa k'asa. Ya rungumeta yanajin wani nushad'i aransa, ya kai mata kiss a wuyanta sannan yace "sweet lil sis ki hak'uri sai muntare zan baki dad'i fiye da na Daren jiya kinji? Ta gyad'a kanta alamar amsawa. Ya d'agota yana kallon cikin idonta masu haske sosai, " lil sis banson amsar kayana a hotel ne kuma nafison in na amsa inbaki kulawa yadda yadace ba intafi inbarki kiyi komi kye d'ayaba, "Amma kishirya duk randa kika tare to daren bazan barki ki runtsaba ko da na dak'ik'a ne dafatan kin amince kuma zaki iya d'au kana "Uhmm yaya zan iya indai da dad'i kamar na jiya amma innaji akasin na jiya to bazan iyaba. Yayi nawani shu'umin murmushi yace "Ai sai yafima na jiya komi da komi ta manna mishi kiss a labba cikin jin kunya tace *I love you* yamai da mata da martanin kiss d'inta tare dacewa " *Love you too* my life. Ya dubi agogo yaga tym na wucewa shi dazaibi jirgin 8:00am amma yake zaune har 7:40am da hanzari yamik'e yana cewa lil sis lokacin tashimu yakusa. Ta dubeshi "to niyanxu wazai kaini gida kuma in mummy ta tambayeni ince mi? Shiru yayi zuwa can yace "kice daga garden kike don haka saikibi ta cikin garden zuwa parlourn tace "to hakan zanyi amma dai eshat tagama cutata wallahi zatasani inyi k'arya kawai abanza cikin Cikin tsokana yace "kuma tatai ma kekiba tunda gashi kinsha zuma k'anin mad'i ta kauda fuska tana murmushi. Ahanzarce ta tayashi had'a tarkacensa suka had'a wuri d'aya. suna fita harabar hotel d'in suka hango eshat tana gyara parking. "Shikenanma eshat tazo maidaki gida.yace Suka k'arasa wurinta, cikin dariya tace "barrister nmu antashi lafiya? "Lafiyalau k'anwata 'yar albarka murmushi tayi kawai tare da komawa cikin motar sophy tashiga gaba tayi reverse tace da barr "shigo in saukeka a airport d'in, a'a kutafi gida kada mummy tagane bakwa gida Ku duka, "kada kadamu nafad'a mata zamuje kaika airport Ai kafin infito "ok Basu baro airport d'inba sai da sukaga tashin jirginsu. Ahanyarsu ta komowa gida sophy tayi lamo a sit tana ta sakin murmushi ita d'aya zuwa can ta kai hannun ta rufe face d'inta tana wani jijjiga kai. Eshat datake driving tana kallonta bini bini ta danna wani mahaukacin horn aiko afirgice sophy ta zabura, tana fad'in "ya salam!! Eshat ta kwashe da dariya tana cigaba da danna horn d'in kad'an kad'an Cikin fushi sophy ta tima mata dundu abaya, ta gantsare tare fad'in washhhh!! Bayana. Sophy ta harareta. Suna isa gida dining suka isa kai tsaye. Sophy tana wani sunkuyar dakai alamun bata da gaskiya ta gaida dady da mummy yayin da eshat katayi mata dariya cike da tsokana. A yammacin ranar suka kaiwa nafee ziyara, tana kwance kamar mara lafiya yayin da ustax yake zaune gefenta yana karanta mata novel acikin wayar, ganin haka yasa suna gaidasu suka fito. Eshat sa idanawa suna fitowa tace "uhm lallai yaya saif anshiga daga ciki, su nafee anji maza, sophy taja tsaki "kedai kam baki da kunya Sam, "eh d'in bandashi d'in, kuma nariga nasan ranar bakiyi abin arzikiba sabida haka kibarni infad'a mai jarumta ehe, tabe baki tayi tace "kanki akeji uwar sa eyes kawai. Kwanar sophy goma dai dai mamie ta iso garin barno. Zuwa lokacin Sophy tazaga wurare da dama tasan gidajen dangi dana k'awayen eshat, kuma duk Inda zataje sai tafad'ama barr shi kuma bai hanawa damashi burinshi tarik'a bashi girma amatsayinshi na yayanta kuma mijinta, Alhamdulillah domin sosai take girmama damacan tanayi sai dai yak'aru yanzu akan da. Washe garin da mamie tazo sophy da sassafe tashirya ta iso parlour ta tadda mamie tare da baba kulu suna shirya dinning yayin da eshat take kitchen tana had'a cucumber drink. "A,a yarinyar mamienta sai ina haka da sassafe? Tana d'an dariya ta amasa "wurin mamie. Mummy ta kama baki tana cewa "to sarki mai mamie aikyabari kiyi break ko, sai 'yar uwanki takaiki, "to ta amsa tare da Jan kujera ta zauna. Eshat kogama gyara parking batayiba tafice da gudu tana kwalkawa mamie kira. "Mamiena!!! Ina kike!? Jinbata amsaba tashige bedroom d'inta, tsaye tasameta tana shiryawa tarungumeta cike da murna itama duk dad'i ya isheta kuma taji dad'in ganinta cikin koshin lafiya tare da kuzari. Su suka had'awa mamie break tayi tasa musu albarka. Suna zaune a dinning suna hiransu ita da eshat yayin da mamie take cin abincinta hankali kwance. Kiran barr yashigo wayarta, ta d'auka cikin hanzari tana cewa *ruhina* "albishirinka ya amsa "goro fari k'al k'al "to jiya mamie tazo yanzu haka mutare da ita, yasaki 'yar siririyan dariya yace"OK shiyasa kike ta murna domin kinji k'amshin tarewanki yazoko? Ta rufe face kamar na kallonta tace "ni ba haka bane kawai dai inacikin farin cikin ganintane,"uhmm waiba ni nasan duk kin k'osa akaimin ke inbaki dad'inan ne yak'arasa cike da zolaya "laaa!!tace tare da katse kiran takife kanta bisa table tana dariya, eshat itam dariyan tasa tanacewa yarinya bakunya, "agaban mamie kike sosayya ooo tamik'e tabar gun da gudu. Mamie tana kiranta amma ina kunya yazo tak'i dawowa, eshat tayi ta yimata dariya tana fad'in "dole anatsu anzo gidan suruka. *Mrs j moon* [5/3, 4:25 PM] Mrs j moon🙂: [5/3, 3:09 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *49 to 50* *©Safiyya* *Nagode masoya labarin ATUNANINA naga sak'on gaisuwarku tare da yabawanku, nagode sosai, kuma inayimuku Fatan alkhairi Allah yabar zumunci Amin* Agidan mamie suka kwana da gari ya waye suka tafi gidan su tare da mamie Iyayen sophy Sun karrama namie sosai, dangi nata zuwa yimata godiya. Ammie tazo itama amma iya kanta bakin parlourn ta juya bayan tace da mamie sannufa bata jira amsawar mamie ba ta yi gaba, duk mutanen parlourn suka bita da kallo, 'yan gaza gani sukayi ta k'us k'us d'insu. Ana gobe su sophy zasu dawo kaduna, wanda keson eshat yazo, dama baya k'asar ne yana sudan mahaifarsa. Domin babansa d'an sudan ne mamarsace 'yar maiduguri. Sun gaisa da sophy cikin girmamawa, yanata kiranta da auntynmu, ita kam sai jin kunya takeyi ganin babba haka nace mata aunty. Domin zai sa'ar barrister. Saidai yana da surutu kamar eshat a can tabaro eshat anata salo anga habibi. Mamie tabaro garin barno tare da sophy da eshat, wanda tace itama tadawo wurin mamie har sai twins sis d'inta ta tare. Mummy tace "aikamar gobene inda rai. Tadawo tana tayabama iyayen eshat, domin yadda suka tarbeta abin yatsaya mata arai sosai. Sunce nan da kwana biyar zasuzo sabon bikin su barrister domin sunce bikin kece raini za'ayi kafin amik'a d'iyarsu gidan mijinta. Kafin zuwan ranar mummy ta turo da mai gyaran jiki ta k'ara gyara sophy. Sosai matar tamaida hankali akan gyara sophy kama daga fatarta zuwa had'a mata kayan k'arin niima amma wad'an da basu da illah domin tamafi bata had'in fruits. Iya kyau sophy tayi sosai, gawani k'amshi dake tashi ajikinta duk inta gifta ka. Eshat tayi tasata gababa tana yimata iya shege. Hatta da beastynta dataga pic d'inta a dpn eshat sai da tayi mata irin nata sharhin. Akan tafe kan sauk'a inji hausawa yau dai gashi ranar taron biki yazo. Barrister tun jiya ya iso da yamma amma yanaji yana gani mamie ta hanashi ganin sohy fir. 'Yan Maiduguri sunzo mazansu da matansu, gidan mamie bamasa tsinke domin yawan al umma kai abudai sambarka. Adaren ranar abokanan barrister suka had'a dinner domin tayashi murna. Sophy ansha kyau kamar me. Sanye take cikin wani Dan ubansun material ash colour shima barrister wani yadi mai kyu da tsada yasa ash. Su eshat da jamee k'awaye sai 'yammatan gidan su baffa su hud'u dakuma wasu daga cikin danginsu wad'anda sukazo daga maiduguri. Duk kansu sunsha kyau sosai kuma suna k'ayata wurin. Anyi komi cikin tsari da natsuwa. Misalin k'arfe sha d'aya na dare aka tashi. Barr yana kwak'ume da sophy abayan mota wanda oga jameel keja, yayin daza su koma gida, jamee tana gefen mijinta tawani kwanta tana lunshe idanu, magana takeyiwa jameel ahankali, "malamin kak'ara gudu Malamina inajin barci sosai, ya dubeta tam angama my honey yako k'ara wuta, barr yayi sauri cewa "a,a jameel rage gudun haka, kasan banso mu isa da wuri bangama bawa lil sis d'ita dad'i ba. Su Jamee suka sa dariya, "uhmm yaya Deen inkai hak'uri gobe ne mamie zatabaka matarka Ai, cewar jamee, ya amsa "Ai meelan umma ki rabi da mamie kawai, ace wai baza tabani kayana yauba sai wani gobe, alhalin nasan bahaka akeyiba. Jameel yasaki dariyan shak'iyanci yace"to sai ka lalabi bango tunda nasan maganin mai k'arfin dokin da kasha dole zai nemi mahad'insa yau, gashi kuma mamie ta kwafsa. Duka barr yakai masa"sai kace wani kai, hariji kawai, yana k'ok'arin shan kwanar layinsu ya amsa "aini namafi haka domin a first night d'ina na jefa kwallo araga, ko ba hakaba my honey? Yana kallon Jamee, ta kauda fuska "ni bansaniba. Dariya barr da sophy suka sa masu. Jameel ya harari barr "Allah zan zuga mamie ta hanaka matarka sai wani satin, barr yana dariya ya kalli sophy yace"lil sis kinji zai miki bak'in cikin amsar dad'inki gobe ta boye fuskanta ajirjinsa tana dariya suma dariyan suka sa. [5/3, 3:32 PM] Mrs j moon🙂: Suna isa jameel ya bud'e musu k'ofa, barr yafito rungume da ita aka fad'anshi. Jamee ta dubeta cike da tausayi ganin yadda tawani lafe ajikinsa kamar zata shige cikinsa. "Yarinya zaki sha mamaki kibar wani rawar kai, nayi fiye da haka amma nayi danasani. Barr ya dallawa jamee harara ta saki dariya.yace "Meela zan saba miki inkikayi k'ok'arin tsoratamin mata haka kawai, abinda bazafi sai dad'i mara iyaka zakixo kina yimata wani soki burutsun zance. Jamee takama bakinta, tayi shiru tana jifan sophy da kallon sorrynki yarinya, sophy ta harareta tana k'ara shigewa jikin barr, shiko ya ringume abinsa suka bi k'ofar baya sukabar su jameel tsaye suna binsu da kallo Jameel yaja hannun matarsa yana cewa zo muk'arasa gida inbaki dad'i kema, ta marairaice masa fuska yasa dariya tare dayiwa motar key, suka fice. Daf dazasu shiga parlour barr yatsaya yana kallon sophy, ta sunkuyar dakai yasa hannu ya d'ago kanta yana kallon cikin idonta yace"lil sis haka zakibarni bawani abun d'ebe kewa? Ahankali tace"to mikakeso yaya? "Ke nakeso jini da tsokata tana murmushi ta amsa "ni takace duka yaya Deen, ya gyad'a kai alamar gansuwa "To d'an sanmin harshenki man. Ta gyara tsayuwa sosai ta jingina da bango ta turo mishi harshwnta waje tare da lumshe idanunta, yamatso ya cafeshi yana tsotsa kamar yasami alawa, tsowon lokaci suna tsaye, zuwacan ta zare harshenta tana kallonshi duk yawani koma sululu "Cikin wani irin murya mai gardi tace "ya isheka haka? Bai yi maganaba sai gyad'a mata kai yayi tayi murmushi taja hannunsa suka Shiga cikin parlourn. Tsirarun mutane suka samu zaune suna kallon chenal d'in India cikinsu har da mamie, wacce ita zaman jiran shigowar su barr takeyi ganin su eshat sun kai 1hr da dawowa amma su shiru. Barr yana gaida mutanen parlourn ya wuce d'akinsa da sauri ya gujewa hararan da mamie take maka masa. Sophy ta lafe jikin mamie, mamie ta taba juyanta taji zafi Cikin kulawa tace "yarinyar mamie mike damunki naji jikinki da zafi? Ta d'ago tana kallon mamie sai kuma ta k'ara lafewa jikinta ahankali ta amsa "mamie nikaina bansan katamenmen abinda ke damunaba sai dai inajin tsigar jikina natashi yarr yarr alamun zazzabi zai kamani, mamie tayi murmushi tana Shafa sumarta tace "muje bedroom inbaki paracetamol inaga zazzabin zai sauka, "to mamie. Washe gari da 4:00pm akashirya sophy dangi suka rakata zuwa gidan mijinta *barr Deen* Gida nagani nafad'a mai kyau da tsari. Basa da nisa da gidan mamie sosai *Mrs j moon* [5/5, 10:34 AM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA* *51 to 52* *©Safiyya* *wannan page nakine Bahijja (bebeeloo) domin jin dad'in ki tare da annashuwan ki* Sophy tasha kukan rabuwa da mamie sannan nasihan su ita da Abba yasa jikinta yin sanyi sosai, azuciyarta take ta nanatawa, *hak'uri shine jigon zamanta kewan aure*kallamar dasu mamie sukayi ta maimaita mata kenan, kuma tad'aukeshi da hannu biyu biyu. tana ta addu'a Allah yabata ikon yin hak'uri azamanta kewarsu Amin. Jamee da eshat tare da aunty Bahijja da 'yarta nazhar wacce kusan sa'ar sophy ce suka zauna tare da ita harzuwa bayan sallar isha'i. Bayan sun gabatar da sallah aunty Bahijja ta had'a mata tuwan wanka, tare da fito mata da wasu night were masu kyau da laushi. Tana shiga, Kafin ta fito suka wuce, gudun kada tayi musu kuka na ganin tafiyansu. Koda tafito taji shiru ba motsin su ta kek'a parlour taga ba kowa,ta zube abisa carpet tasaki kuka tayi mai isarta, ta koma bedroom tayi shafa ta mulke jikinta da lotion mai k'amshi tare da humra ta sanya kayan datagani wanda Bahijja ta fitar mata. Ta haye gado tare da dafe kanta tana jan addu'an samun sauk'i wurin ubangiji SWA. sabida ciwo yake mata sakamakon kukan da tasha. Barr tare abokansa biyu, jameel da Ibrahim suka rakosa, bayan doguwar addu'a da jameel yaja sannan yacike da nasiha. Shima Ibrahim yayi irintashi addu'ar tare da Jan hankali akan zamanta kewar aure dakuma hanyoyin magance matsarlarsa in ya afku duk da ba'a fatan hakan. Ak"arshe suka cike da salatin Annabi SAW suka shafa. Suka mik'e tare dayi musu sallama suka fice. Gida yarage daga brr sai sophy. Yamatso jikinta ya janye dogon hijab d'in data sa. K'amshinta yadoki hancinsa baiyi wata wataba ya rungumeta yana shak'an k'amshin. Yasaketa ya d'ago fuskanta ya tsura mata Ido itakuma ta lumshe idanunta tare da turo baki yasaki murmushi mai sauti yace"yau zanbawa my lil sis dad'in mara iyaka kuma mai wuyan mantawa. Ita dai kauda fuska tayi ahankali tace "banason dad'in nafasa amsa, ya maidata jikinsa ya k'amk'ame yana wani irin numfashi, "uhmm lil sis kyan alk'awari cikawa to kinga yazama dole mucikawa junarmu, sabida haka tashi muci wani abu muk'ara nafilan godiya ga Allah dayakawomu wannan rana mai tarin albarka. Bata musaba domin sosai takejin yunwa sabida duk yinin ranar bataci komiba. Abaki ya ciyar da ita kazar saida ta k'oshi sannan ya zuba mata fresh milk tasha sosai tayi hamdala tare da jamewa ta kwanta bisa cinyayarsa tana lumshe idanu wai ita barci. Murmushi yayi kawai yana cewa aranshi lil sis zakisha mamaki domin nasan zanbaki wuya, inaji ajikina bazan iya controlling d'in kainaba sam. Amma afili sai ya shafi sumar kanta yana cewa "barci yazo kenan? Kai ta gyad'a mishi tana k'ara gyara kwanciyarta. Saida yagama cin kazarsa ya kora da maltina yayi k'at sannan ya tasheta wanda har tasoma barci. Suka shiga bathroom bush sukayi sannan suka d'auro arollah Suna shafa addu'a sophy ta mik'e ta haye bed ta kwanta ruf da ciki tana cewa "yaya Deen don Allah ka tofemana d'akin da addu'a sannan nima kayinin wallahi nagaji ne sosai yau. Bai tankataba yashige toilet. Wanka yayi ya shafa lotion tare da feshe jikinsa da perfume mai k'amshi, yayi addu'a ya hau bed d'in ya tofomata tare da shafe jikinsu. Kwantawa yayi abayanta yasakar mata nauyinsa, cikin muryan barci tace"yaya Deen kirjina zai fashe, ya Mirgina ya sauka tare da juyo da ita tana fuskan tanshi. Yana kallon fuskanta cikin d'an hasken glob d'in barci. Barci takeyi sosai, ya rungumeta, ya rad'a mata lil sis tashi ki amsa dad'inki ta motsa tare da bud'e ido sai kuma ta lumshesu takoma barci. Shikam yau sai yaji dad'in aure kam. Ya turo harshensa yana wasa dashi abisa lips d'inta, asannu ta bud'e bakin ta cafke harshen tasoma tsotsa, ya k'amk'ameta yana aika mata da sak'o a ko ina na jikinta. Su sophy manya sai gashi ta wartsake tabiye mishi tana maida mishi da martani, ba k'aramin dad'i barr yajiba sanda ya fahimci ta hak'arsa ya cimma ruwa. Barr ya gigita sophy sosai, sannan yanemi hanya ahankali yake bi bakinsa d'auke da addu'a. Sophy abazata taji abok'on lamari naziyar tan ta, ta zabura zata mik'e yayi saurin maidata Ya danna da k'arfi tasaki ihu tare da kiran "mamie zai kasheni!!! *Uhmmm uhmmm sophy manya camiki akayi ranar jin mazan wasane hummm ranar mace take tantance duniya hhh lol* Daren kam barr yakwashi gara, domin bai iya barin sophyba saida yasami gamsuwa sosai To taji kyara wuri da wuri mamie tayi nata haka mummy tayi itama irin nata gakuma tarin ni'imar da Allah yabata duk ya had'u yak'ara gigita barr bawan Allah. Sophy tasha kuka har tagode Allah Tabashi tsusayi sosai, yayi ta rarrashinta amma tak'iyin shiru Sai ma k'ara volume takeyi. Ahankali yake rad'a mata cewa"lil sis wannan shine dad'in dakikeso inbaki tun a Maiduguri kuma gashi nacika alk'awari nabaki. Cikin kuka ta tureshi tana dukan k'irjinsa "to ainace banson mai zafi kuma ni *atunanina* banyi zaton haka yakeba, tasaki kuka tacigaba dacewa Allah kayi na farko kuma na k'arshe. Dariya tabashi amma yak'iyi mai makon haka sai ya ya janyota zuwa cikin k'irjinsa yana shafa mata sumarta zuwa bayanta yana cewa "to nayarda bazan k'araba yi barcinki sweet babyna mai abin mamaki. Lamo tayi tana ajiyar zuciya, zuwa can barci ya kwashesu. Asubahin fari barr yatashi ya kintsa jikinsa, sanna yataimaka mata ta gasa jikinta. Yaso yajasu jam'i amma tace ita azaune zatayi domin jiri take gani. Bayan ya idar da sallah ya k'arasa jikinta ya kwanta yana shafa boobs d'inta zuwa k'asan maranta, ta ture hannunsa tana kukan shagwaba, "kabari yaya Deen barci zanyi kuma ni nii niii kadaina had'a jiknka da nawa ahankali yace "sabida mi lil sis? Ta yi mishi shiru tana matsawa gefe cikin sauri ya janyota ya haye ruwan cikinta yana kallon kwayar idanunta data zaresu masu d'auke da tsoro. "Yamukayi dake a hotel? Cikin rawar murya tace "wallahi namata "OK bari intuna miki Yana latsa cikinta yace "cewa nayi ranar dakikazo gidana bazan barki kiyi barciba ko na dak'ik'a ne kuma kika amince, gashi ni nayi miki adallci nabarki kinyi barcikinki har da juyi, ya tsagaita yana murnushi cike da nushad'i, ya sukuya saitin kunnenta yace "yanzu zan k'ara miki dad'in ne irin na daren jiya. Agigice tasaki kuka tana cewa "yaya Deen kasheni zakayi kenan bai kulataba yasoma aikinsa tayi tayi mishi kuka tana cewa mamie zan fad'ama Allah tunda kai mugune mara tausayi yanajinta tana ta kukanta yayi ta harkanshi har yasami nutsuwa sannan ya rungmeta yana fad'in "yi hak'uri ruhina bazan k'araba. "Bazanyi ba nace!!! tafada cike da tsiwa Kuma kamar mamie taji irin cin zalin d'in da kayimin. Sai kuma ta shige jikinsa tana jan ajiyar zuciya tana lumshe idanu alamun zatayi barci. Ya gyara mata kwanciya. Ido yazuba mata yana tunanin jarumtarta, sosai tabashi mamaki yadda ta iya d'aukanshi har karo biyu. *Uhmm mata kenan shu'umai masu abin mamaki, masu maida maza bayinsu lol* *Mrs j moon* [5/7, 2:48 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *53 to 54* *©Safiyya* Kwance take bisa doguwar kujera yayin da barr ke zaune gefenta yana aikin rarrashinta taci abinci amma tak'i ko tankashi ballantana yasaran zata tashi. Cikin lallami yaci gaba da cewa "lil sis kiyi hak'uri mana wai abu baya wucewa ne awurinki? Sai lokacin ta bud'e idanunta tana kallonsa, tayi raurau da ido tare da cije labba "eh bazai wuceba, kazauna kagama cin zalin d'ina zaka kazo kasani gaba sai naci abinci to bazanciba. Yayi murmushi ya mik'e yana cewa Ai inbakici don Allah kyaci don dole wallahi yanxu kuwa. Kwanciya ya gyara mata ya haye ruwan cikinta yana k'ok'arin lalubo boxer nshi. Cikin gigita tasoma tureshi tana fad'in "natuba yaya Deen wallahi zanci. Yasaki dariya tare da sauka. "Oya sauko ki cinye ko yanxu inbaki dad'inki, ta sauko tana k'unk'uni. Shiyake bata abaki har ta k'oshi. Ya ja hanci"jibeki kinaso kina kyere, ta tura baki ya matse bakin da k'arfi tasoma hawaye, yana saki kafin tace komi ya had'e da nashi. Tsawon lokaci yad'auka yana kissin d'inta sannan ya saketa yana kallon yadda ta lumshe idonta, ya mannawa idanun kiss ta bude su akanshi ya d'aga mata gira tare da cewa"ya dai k'anwas inci gaba dabaki dad'in ne? Dasauri ta kauda fuska tana murmushi. Ya kamo hannunta ya rik'e yasoma magana ahankali "lil sis nagode nagode sosai da kika kawomin mutuncinki, Allah yasa miki da Alkhairi, bazantaba mance wannan ranaba atarihin rayuwa, ina rok'on Allah da yakad'e fitina atsakaninmu yabarmu tare da juna har abada. Ahankali ta amsa "Amin. Ya kwashe kayan dasuyi break ya kai kitchen. Koda yadawo bata a parlour. Cikin bedroom yasameta ta juyawa k'ofar shigowa baya tana waya. K'arasa yayi ya kwanta ya rungumeta tabaya, ya sa hannunsa yana lafa kayan ruwanta. Ta runtse idanu tanajin wani abu ya tsirga mata. Bayan tagama wayar ta juyo tana fuskantanshi tace "mamie cefa muke waya shine kazo ka katse mana hira kasa naji kunya domin cemin tayi wai muryata tanuna inajin barci to bari tabar inyi batare datajira nayi magana ba ta datse kiran. Yasa dariya yace "mamie tamu wato tagano muryanki yasoma rawa kenan sakamakon jin dad'in abin ko? Rai ta had'e "dad'i ko wuya dai, yaja numfashi "Allah yaya kayi na farko kuma na k'arshe don kasanima. Ya matseta sai da tayi k'ara yace "kinsan Allah zan kuma maimaitawa yanxu inga k'aryan rashin kunyarki kuma in k'ara da dare ke inaga kullum 4 zanyi. Ta kaimishi duka ak'irji tana kuka kuma harda hawaye cike da shagwaba tace "wallahi Allah kayimin wani abu yanzu sai na had'a da mamie kai har Abba da su mummy sai nafad'ama ince kanason maidani mai yoyon fitsari. Sosai take mishi kuka,tun yana d'auka wasane abin yaga yafi k'arfin wasa, ya soma rarrashinta yana tabbatar mata bazai kumaba sai ta yarda sannan tayi shiru tana ajiyar zuciya. Ta zame jikinta, tad'auko memo da biro tadawo ta zauna kusa dashi ta d'ara memon a samar cinyarsa tayi rubutu sannan tamik'a masa tana cewa "sa hannu alamar yarjejeniya akan ka amince da abin. Cike da mamaki ya amsa yana dubawa *nayi alkhawarin bazan nemi hakkinaba akan Safiyya har sai ta yarda kuma ta amince don kanta ko da kuwa zamu kai shekara ne* Yana gama karantawa ya d'ago yana kallonta tawani had'e rai wai kadama yaga fuska yad'auka wasane. Baice komiba ya mik'e yafice tare da memo da biro a hannunsa, bayansa tabi da kallo sai kuma tasa dariya kad'an takoma ta kwanta tana jinjinawa mata masu yawon tazubar. *Allah kashiryasu Subari Amin* Bayan sati biyu. Barrister yanata shirin komawa bakin aiki sabida saura kwanaki kad'an hutun da akabashi ya k'are. Agefe d'aya kuma yarasa gane kan sophy domin k'iri k'iri tak'i yadda dashi tun da yayi na farko, sai dai fa indai romances ne to wannan tazama gwana a fagen, amma dazaran yanemin zuwa garin maji dad'i to yanxu zata birkice mishi tana kuka. Shikuma hak'ik'anin gaskiya yana cutuwa domin romancing baya yimishi komi saima k'ara tado mishi da dire keyi. Da hantsi suna zaune takwantar da kanta samar cinyarshi, tana danna wayarta alamun game takeyi domin ita bata damu da charting ba. K'irjinta yake kallo cike da buk'atar kusan tanta amma yana tsoron yin hakan. Ya sunkuya ya kai bakinsa kan boobs d'in yasoma tsotsa, da sauri ta ajiye wayar ta bud'e mishi su da kyau yadda zaiji dad'in sha. Ganin yakasa saita kansa, ya d'agata cak zuwa bedroom. Bayan kamar awa uku naga tafito jikinta duk ruwa tana d'aure da towel wanda ya kai mata gwaiwa, tana tacika tana batsewa ta zauna a kujera a parlour tana share hawaye. Zuwa can barr ya fito cikin shigar k'ananan kaya sai k'amshi yakeyi fuskansa cike da annuri sai murmushi yake dokawa abinsa. Ya sunkuya daidai kunnenta yace "kai lil sis ashe kema kinason abin amma kika bari muna ta cutuwa haka? Tura baki tayi tace "Allah in sharri zakayimin, banson komi sai d'an little tsotso da shafa, yasaki dariya yana tafa hannaye sai kuma ya rik'e haba yace "honey bako kunya kike fad'an tsotso da shafa. Ta sunne kai tana dariya, bayanta yashafa da hannunsa yana cewa "lil sis tashi kisa kaya muje gidan mamie, da sauri ta mik'e tayi cikin room, barr yayi murmushi yana jan gemunsa ya furta "rayuwar aure da dad'i fiye da komi. Da gudu tashige parlour tana kiran "mamie nazo, nayi kewarki sosai. Eshat ce tafito daga kitchen hannunta d'auke da glass cup cike da zobo drink. Tazo tasauri ta amshe cup d'in ta kai bakinta tasha sosai sannan ta rungume eahat tana cewa "inata sa Ido inga kinzo shiru Eshat tasa dariya "inzo inmiki mi alhalin kina tare da ruhinki, ko salon inzo kuyi ta rashin kunya agabana kamar yadda rannan muna waya kika manta dani kunata shan soyayyarku, saida nagaji nakashe kiran gudun kada injiyo abinda zai tadamin da hankali Cizo sophy tamanna mata a dantsen hannu, eshat tasaki k'ara daidai fitowar mamie. Dasauri sophy ta saketa ta isa wurin mamie ta rungumeta. Ta d'agota ta had'e rai tace "Nana mitayi miki da zuwanki zaki cijeta don iya mugunta da kika koyo wurin barrister. Ta tura baki"mamie itace tayimin sharri dasauri eshat tacabe "wallahi mamie ba sharri nayi mataba, da gaske muna waya tabarni takama s... Da gudu sophy ta rufe mata baki ta hanata k'atasawa. Mamie da barrister sukasa musu dariya. Ranar sunsha hira da eshat anannema take fad'a mata dama gobe zatazo yi musu sallama domin jibi zata koma Maiduguri amma tunda kinzo to na huta zuwa. "Aiko baki isaba sai kinzo kam, "to zanzo kodon inyi course d'in love, banza sophy tayi mata domin tafahimci eshat kunyanta kad'an ne. Sai 10:00pm sukabaro gidan. Abba yadaddamishi yana wucewa sophy zata koma bakin aiki itama. Satinsu uku barrister ya tattara yakoma Lagos cike da kewar matarsa sannan kuma yana tsara yadda su Abba zasu bari yatapi da ita inyadawo next time domin shima patient ne na hak'ik'a dake buk'atar kulawanta ako da yaushe. Itama washe gari takoma asibiti. Su mmn Ramlah sukayi ta tsokananta ga Amarya ta sha mai tsawon wata biyu k'ilama tasami rabo Ita dai murmushi takeyi tana sunkuyar dakai, sabida kunya takeji in ana mata irin zancen nan dama dai da barr ne to nan kam batajin komi. Sai yammaci lis ta tashi, gidan mamie tayi sabida can barr ya kaita sanda zai wuce. Sannu sannu gashi har barr ya cika wata d'aya da tafiya, kullum suna mak'ale a waya suna zuba zantukan k'auna masu wuyan fad'i. Sosai sophy ke cikin kewar barr jitake kamar tayi tsuntsu ta cinmishi acan Barinnma intazo barci tayi ta juyi cike da buk'atar mijinta. *uhmm sophy anzo wurin oooo* *Mrs j moon* [5/8, 2:36 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *55 to 56* *©Safiyya* Yau juma'a da wuri sophy ta taso daga asibiti. Tana gyara parking awurin adana motocin gidan tagano wata sabuwar mota dal iri 1 da nata saidai banbancin colour kawai. Kowake da ita kuma oho, azuciuyarta take zancen. Da sallama tashiga parlour n babu kowa ciki, tawuce kitchen d'auke da ledar fruits d'in data sayo a hanya. Ta zabi applies tawanke tas tazubasu a plate ta zuba sauran a cikin frieze. Dakin mamie tashiga da sallama, tasameta zaune tana karatun QUR'ANI. Tasami gefenta ta zauna tana cin apple d'inta ahankali, lokaci lokaci tana cije labbanta. Bayan mamie takai aya ta dakata, cikin kulawa tace da sophy "har kindawo? Ya aiki? Ta amsa "eh mamie nadawo, aiki alhamdulillah "masha Allah. "Mike damunki kike cije labba? Ta yamutsa fuska tare da cewa wash cinyata sannan ta amsa "marata kemin ciwo tun safe amma yanzu nafijin ciwon sosai. "Ayya sannu, Allah ya kawo sauk'i "Amin. "Amma miyasa kika sha zak'i alhalin kinsan time d'inki yakusa? Ta shagwabe fuska tana matsa cinyarta tace "Allah mamie bansha komi ba, kawai inaga yanason dawomin da ciwon ne kamar da. "To Allah ya kyauta "Amin "Matso inmiki addu'a, tamatso ta kwanta jikin mamie, ita kuma ta d'ora hannunta samar maran ta karato mata addu'ar neman sauk'i daga lalura, tace *"bissimillahil rahamanin rahim, a'uzu billahi wa k'udiratihi min sharri ma'ajida wa ahazirah* sau uku sannan tacire hannunta tana yi mata sannu ta gyad'a kai tana share zufan da ya tsats tsafo mata a goshi. Sophy sarkin son jiki tawani k'ara gyara kwanciya ajikin mamie tana gutsuran apple kamar ansa taci dole. "Au kinga namanta tun d'azun jameelah tazo, tana d'akinki tana barci. "Orh dama itace tazo da sabuwar mota irin tawa? "Eh itace, jameel yabata jiya shine takomin insa mata albarka, "OK Allah sanya alkhairi, yatsaare ya kare,"Amin mamie ta amsa. Tapice tare da plate d'in applies a hannunta. Tasami jamee kwance tayi d'ai d'ai tana barci, daga ita sai bra da tight, iskan fan nata kad'a sumarta, duk da ac n dake aiki amma saida ta kunna fanka. Kallo d'aya sophy tayi mata tagano tana d'auke da juna biyu. Murmushi tasaki ita 1 tace "munkusa zama mama muma ooo dad'i kasheni. Ta tube tashiga wanka, bayan fitowarta, tazauna bisa stool tasoma shafa. Motsinta ya tada jamee. Tayi mik'a tare da salati, sophy ta dubeta cikin tsokana tace "barka da tashi mmn biyu, harara Jamee tasamata tare da mik'ewa tashiga bathroom. Koda tapito tasami sophy tagam shiryawa cikin jar atamfa mai manyan fulawowi. "Kinyi kyau sosai beastie, murmushi tayi tace "nagode Aminiyata. Sallah Jamee tagabatar sannan tayi kyalliya ta maida kayanta ta d'auko plate d'in apple tasoma ci tana lumshe idanu. "Shi kadai make iya ci yazaunamin aciki Cike da tausayawa sophy tace "sannu bestie na Allah yabaki lafiya "Amin. "Uhmm beastie mata naganin boni yayin rainon ciki "beastie saima ranar fitan babyn zakisan mata ababen a tausaya musu ne sosai "shiyasa nayi tasawa umma albarka, wallahi kwana hud'u da yawuce canike mutuwa zanyi, nayi tabarin wasiyya, malamina duk yarud'e jin ana kiran umma ina kuka yasa bashiri yakiramin umma, ta iso arud'e ita da yaya Umar, ta tausayimin itama kanta, tayi addu'a aruwa taban nasha tare da shafemin jiki, cikin ikon Allah kafin su tafi naji sauk'in jirin dake damuna. To kullum da safe addu'ar nake sha tare da shafe jikina dashi, kuma ina samun sauk'i sosai Shine yanxu yakawomin gift d'in dazaibani inna haihu ta mota "OK Allah Sanya alkhairi tare da k'arin sauk'i "Amin. Cikin k'ank'anin lokaci Jamee tacinye applies d'in Sophy tad'au plate d'in tak'aro mata. Tanaci suna hira abinsu, Jamee tadubi sophy tace "amma fa beastie auren ya amsheki sai kyau kika k'ara tare da haske hardama k'iba kinyi Allah, ko kema munsami k'aruwa ne? cikin 'yar dariya sophy tace," to uwar sa Ido, bana dakomi hasalima ina off yanxu haka, kuma mijina bayanan ballantana kisani a garejin hak'ora arasa mai taunani. Dariya sosai Jamee tayi tace "don Allah kibari kada kisa sark'e, itama dariyan tasa. Bayan la'asar ta kira barr tafad'a mishi zata raka Jamee gidan umma yace adawo lafiya kuma agaida mai juna biyun tace "laa yaya Deen waya fad'a maka tana da ciki? Yayi murmushi mai sauti sannan ya amsa "Wanda yayi mata cikin tasa dariya "saura kai kayimin inka dawo wani dariya ya kyal kyale dashi yace "insha Allahu ranar dana iso zan miki cikin 'yan biyu lil sis. "A,a wallahi ni wasa nake maka yak'ara sa dariya yana cewa kedai kisaurari iso wata ako wani lokaci. Agidan umma suka k'arasa yinin ranar domin sai daf da magriba Sophy tabaro gidan. Jamee ta tako mata zuwa bakin get. Wallahi beastie inson samu nane malamina yabarni inkwana biyu a gida amma nasan bazai barniba "ayya to kiyi hak'uri beastie "uhmm yazanyi Ai sai hak'uri. "Ni abinda ke ban haushi da yaya jameel shegiyan jarabannan tasa, gashidai ban da lafiya amma yak'i d'agamin k'afa sam gashi nikuma banason sex yanxu shiyasa nakeson yabarni in huta da tumurmusan shi na fama, sai kace wani k'arfe, bayajin gajiya sam in jarabarshi ta motsa, duk yabi ya tsoratani. Tunda tasoma magana sophy kejin dariya,sai yanzu ya fito fili, tayi mai isarta sanna ta tsagaita. "Beastie ina jurumtarki na rashin d'agawa oga jameel k'afa ne? Harara ta watsawa sophy tace "beastie tun a karinmu na farko na gane kurene, shiyasa na sa mishi malamina sabida tako ina ya k'uremin gudu. Wani dariyan sophy tasa tana dafe cikinta "don Allah beastie barni haka kada kisa ciwon marata ya dawo nasamu ya lafamin. 'Dan tsaki taja "Allah yadawo da yaya Deen yayi mini cikinnan kiji irin abinda nakeji k'ila kya barmin dariya. Ta yamutsa fuska tace "to garakema beastie kinzama 'yar gari a fagen, cikin rashin fahimmata ta dubeta "kamar ya beastie, murmushi tayi tace "kedai beastie mubar zancen sai mun kuma had'uwa next time, "OK tam. "Kiyi ta hak'uri da buk'atun mijinki beastie hakan zai baki daman shiga aljanna, jamee ta gyad'a kai alamur taji. "Allah yabani ikon jurewa "Amin ya rabbi. *Uhmm kaji sophy oo Ashe tasani take takewa*🤔 Barrister saida yayi wata biyu sannan yadawo bai fad'awa kowaba sai dai ganin sa sukayi alokacin duk kansu suna zaune a parlour suna hira misalin k'arfe 9:00pm. Da gudu sophy ta tashi ta rungumeshi tana murna. Shima rungumeta yayi yarad'a mata "lil sis su Abba na kallonki rungume da mijinki, da sauri ta sakeshi ta koma jikin mamie ta boye fuskanta cike dajin kunya. Dariya suka sa mata har barrister n Bayan ya gaida iyayensa, sukayi mishi sannu da hanya sai suka bar musu parlour n. Cike da d'okin ganinta ya matso jikinta ya matseta ya lalubo bankinta yasoma tsotsa kamar yasami alawa. Ahankali ta zare harshenta tana kallonshi fuskanta d'auke da murmushi tace "muje kayi wanka sai kaci abinci, ya manna mata kiss a k'irji yace "bari dai inso cin abincin sai inyi wankan inbaki dad'inki, kai ta sunkuyar tana murmushi, taja hannunta suka nufi dinning. Yayi wanka yasa kayan barci, suka bud'e babin hira, har karfe d'aya na dare suna hira. Ta ja wani hamma ta kama hannun barr tace "zomuje karakani d'akina inyi wanka inkwanta, barci yazomin sosai, bayanta yabiyo yana d'okin kasancewarshi da ita. Harta fito wanka tashirya cikin night were mai ririn hannu kuma tsawonta iya ciyorta ya tsaya, ta lalubo pant zatasa, barr yayi turn off d'in hasken, d'akin yad'auki duhu sosai. Wurinta yak'arasa ya d'agata cak ya adanata a bisa bed. Tana k'ok'arin magana amma ya hanata domin gam yakulle bakinsa a nata. Washe gari sophy tayi ta wasan buya da mamie domin ko zuwa gaishe da ita takasa zuwa yi. Sosai takejin kunyarta sabida *atunaninta* tasan tare da barr suka kwana. Itako mamie abinma dariya ya bata wai Nana tanajin kunyarta yau, ikon Allah sai kallo. Barr yayita tsokanarta dadai taga ba sarki sai Allah yasa ta sake amma barr yanashan harara duk insun dad'a Ido shiko sai ya kanne mata Ido yana mata alama da hannu anjuma zamu had'e Da yammaci mamie tace su tattara sutapi gidansu. Sophy har da kukan gulma wai ita bazataba, mamie tabiyema har da rarrashinta ita kuma sai k'ara narkewa takeyi, ahaka mamie ta kaita har cikin mota. Suna zuwa gida barr ya sunkuceta, tana bai sauketa ko inaba sai tsakiyar bed. Ya rungumeya yana cewa "Lil sis ked'in t dabance, kinshayar dani dad'i mai wuyan mantawa, Allah yayi miki albarka yasa daren jiya nabaki ajiyar baby "Amin ta amsa tana sunne kanta a k'irjinsa. Yana dariya yace "to gyara inbaki na la'asariyya, ta nok'e tana girgiza kai, yajanyota ta kwanta yayi mata ruffa. Tana tureshi "a'a yaya Deen ban.......🙊 *Mrs j moon* [5/9, 3:42 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *57 to 58* *©Safiyya* *Page d'in nakune Nazhar (Mrs k), Aysha Gombe, Sumayya birnin Kebbi, Khady Kaduna (my in law) nd Aunty j Gombe. Allah yabar k'auna Amin* Bayan sallar isha'i barr yace ma sophy tashirya suje gaida jamee, cikin murna tagama shirinta cikin atamfa mai ruwan lemon, gyale da shoes d'inta duk colour d'in lemon ne. Tayi kyau sosai sai k'amshin turaruka tare da humra mai dad'in k'amshi takeyi. Barr shigar wani yadi mai ruwan hanta yayi wanda yaci d'inkin zamani wanda matasa ke yayi, shima yasha kyau sai k'amshi ke tash ajikinsa. Akan hanyarsu sophy tace su tsaya asayawa beastie nta apples. Awaya barr ya fad'awa jameel "gasu a bakin get, yace "su shigo. Suna zaune aparlour sukayi sallama. Da sauri jamee ta rungume sophy tana murnan ganinta kamar sun shekara basuga junaba. Nandanan tacika musu gaba da kayan motsa baki. Bayan gaishe gaishe Jamee taja sophy zuwa bedroom d'inta, jameel yace "ak'ulla alkhairi dai banda shawaran k'aryan ciwon dare, dariya sukasa, jamee ta juyo tace "kasan kowa irinka ne ai mai hana barcin dare, ya zaburo zai kamata tashige room d'in da gudu, su barr suka samusu dariya. "Beastie jiki yayi kyau saura ki cike ramar da kikayi, "sosai maku gaskiya nasami lapiya sabida yanzu inacin abinci sosai kuma narage yawan amai. "lhmdulilah " Allah yaraba lafiya "Amin. Basubar gidan su Jamee ba sai k'arfe goma saura, sannan sukayi musu sallama. Ahanyarsu zasu dawo yabiya da ita wani super market, yayi mata siyayya mai yawa. Ranar da yacika kwana uku da zuwa, yaje yasami su Abba da zancen son tafiya da sophy Mamie ta rufeshi da fad'a, kada ya kuskura ya tafi mata da 'ya cikin gabilu, Abba kam cikin lallami ya nunardashi aikinta dakuma mahimmancin sa domin tana taimakon al-umma. Maganar Abba ya sanyaya mi shi zuciya akan zafin da mamie tasa ya d'auka Yakomo gida yana ta jan tsuka. Sophy dake zaune a gefensa tana shan had'in kankana ta dubeshi cikin kulawa tana mai cewa "zumana waya batama ka rai? Kamar bazai tankaba sai kuma yace "mamienki ce tayi tamin hayaniya don kawai nace zan tafi dake. Ta xa jare Ido tana kallonshi "mamience kema hayaniya don rashin ta ido yayima k'aranci ko? To kasani kamar taji yau, ta mik'e yayi hanzarin kamota ta zille tanayi masa dariya. Tana tsaye a kitchen yashigo, yajawota ya matse gam tasa d'an k"ara tana son kufcewa "Wakikeyima tsiwa d'azun? Yana k'ara matseta. Ta Manna mishi cizo ak'irji bashiri yasaketa tayi hanzari ta bud'e k'ofar da zaisa data da cikin garden tafice da gudu ya biyota da gudu shima. suka soma zagaye shuke shuken dake cikin garden d'in. Yakasa kamata sabida sai ta tsaya yakusa kamata sai ta zille mishi, yagaji itama tagaji sosai sai haki takeyi. Tatsaya tana dafe cikinta tana dariya, yana cimmata ya d'agata cak bai safketa ko inaba sai tsakiyar parlour bisa carpet, ya haye ruwan cikinta ya sakarmata nauyinsa, idanu ta runtse tare da fad'in "washh!! Zumana inajin fitsari Allah zakasani inyi anan, bai d'agataba saima kwantawa da yayi plat a jikinta yana kaima bakinta kiss, agajiye ta furta "wallahi kaji na rantse zanyi fitsari a carpet d'in fa, da sauri ya d'agata tamik'e da gudu ta fad'a toilet d'in dake cikin parlour n. Koda tafito jikinta na d'igan ruwa alamar wanka tayi. "Washh Allah gaskiya yin fitsari harama ne, Allah kayi mana rowan ciwon rashi fitar fitsari, tace "Amin barr ya amsa Ta kamo hannun barr tasoma magana "yaya Deen kayi hak'uri kacire damuwa aranka narashin tafiya da ni, kaji? "Uhmm naji amma ban hak'uraba. Ta kaimasa dukan wasa ak'irji "to nikuma bazan bikaba, yana murmushi yace "nasan maganin tsiwarki, ya mik'ar da ita yaja hannunta zuwa bed room, suna shiga yajanye towel d'in data d'aura tasa k'ara ta fada bed taja bargo tarufe jikinta, yana rage kayansa tace "Allah zumana inka harbeni da zafi har nayi kuka to kagama k'ara shanawa dani, ya hayo gadon yana cewa Allah sai nasaki kuka ladan tsiwar da kikamin dakuma wahar dani da kikayi a garden duk yanzu zan fanshe a jikinki, idanunta yayi raurau zatayi kuka yasa dariya tare da d'an jan tsefaffen gemunsa sannan ya ja bargo ya rufesu rufff. Bayan wucewar wasu awanni najiyo muryan sophy cikin kuka tana cewa "Allah yaya Deen kai mugune mara tausayi, inkace zakayi abu to bamakawa sai ka aikata kakejin dad'i. Duk dauriyata saida kasani kuka don tsaban mugunta, ta nisa tacigaba da cewa "to kasani yau kayi har dana night d'inka tunda abin yazama maka shan magani ace koda yaushe mutum na sama kamar tsuntsu, ta nurgud'a mishi baki tare da hararanshi "kuma nagodewa mamie da tak'i bari katafi dani, salon kamai dani tsohuwa da yawan sex to kasanima daga yau har takafi bazan k'ara abin arziki ba ta fannin zuwa birnin majidad'in ba. Barr kallonta yakeyi cike da so da k'auna kuma atake yaji son k'ara kasancewa da ita yak'ara bijiro mishi. Tagama tsiwanta ta juya zata Shiga wanka, ya shan maceta ya fizgota ta fad'o bisa k'irjinsa ya maidata k'asanshi ya rufemata baki da nashi yayin data bud'e zatayi magana. Shikansa barr yasan yayi mata mugunta domin saida yayi mata ligis hattashima yagaji. Yad'agata yashiga wanka yafito yasameta zaune gefen bed ta zuro k'afafunta k'asa ta rufe jikinta da bargo. Ruwan sumarsa ya yarfa mata a fuska taja ajiyar zuciya tana kallonsa yace "ya dai ruhina koda sauran tsiwanne injiraki kigama nikuma ind'ora daga inda na tsaya? Fuska ta kauda batace dashi komiba yayi murmushi mai sauti yace "uhmm gaskiyane da ake muku kirari dogayen mata nacewa *doguqar mace ni'imar maza* lallai kuwa ni'imarce domin nashaida hakan akanki my sweet lil sis d'ita. Yamatso ya shafa face d'inta "ya!! ni kuma dogon namiji alfarmar matan barrister ko? Ta ture hannunsa, cikin sanyi tace nikabani towel in d'aura. "In ank'ifa? Ta kalleshi idanu cike da tsoro, "kayi hak'uri natuba bazan k'ara yima tsiwaba kuma kafi gaban alfarmar matanka sai dai akiraka gidan dad'inta. Tafad'i haka ne domin tasan k'aramin aikinsa ne yak'ara turmusheta sabida tafahimci baya gajiya. yasa dariya har da tafawa, ya d'auko mata towel d'in ta d'aura tashige toilet. Ana gobe barr zai koma wurin aikinsa, ya d'auki sophy sukaje yayiwa su mamie sallama. Daf da magriba sukayiwa su mamie sallama, mamie tayi tayi nasu tsaya suyi dinner barr yak'i yace yana da shirye shirye dazaiyi kuma gashi zai wuce da wuri don ko biyowa ta wurinsu bazai yiba. Mamie da Abba sukayi mishi fatan isa lafiya. Mamie ta dubi sophy tace "to goben sai kiyo parking kizo sai inyadawo kuma, tana kallon barr ta amsa "to mamie cike da farin ciki. Murmushi yayi yana girgiza kai batare da yace komiba. Suna hawa samar titi ya kallota, tana ta murmushi fuskanta cike da murna. "Kina murna zantapi ko? Ta juyo tana dubanshi sai kuma ta kauda fuska, ya murd'e kunnenta "ina tambayarki kinyimin shiru salon in d'au mataki kisoma min fushi ko? Tak'i kulashi nanma. "Zamu had'u dake anjuma at night Ai Ta juyo tana hararanshi tace "muhad'un mana, banajin tsoro yau ehe, yasaki dariya "wato kinsan kina off shiyasa zakimin tsiwa ko? "Tasa dariya itama "uhmm wallahi inkatapi zanyi kewarka amma kuma pp na zai huta da suburbud'anka kwana biyu. Ya tallabe mata k'yeya ya amsa "so da k'auna yake kawo haka lil sis, "uhmm tace kawai. Washe gari da 7:00am dai dai suka isa airport, yakira driver n mamie yazo, bai jimaba ya iso, ya mik'a mishi keys d'in gidansu da ta motarshi yana cewa "ka kaima mamie kace zankirata in mun isa. Ya amsa "to tare da Barin wurin bayan yayi musu fatan sauka lafiya. Sophy sai bin barr da Ido takeyi takasa cewa komi sabida mamaki. Shiko yawani had'e fuska, yakuma k'i kallon gefenta sai dai hannunsa sark'e da nata. Ahaka aka kirasu, basu jimaba jirgin ya d'aga dasu zuwa birnin ikko. Tunda suka soma keta hazo barr ya kwanto bisa kafad'anta yana jifanta da murmushi ita kam k'ara had'e fuska tayi tana jinjina wayo irin na barr, Sam jiya bai nuna mata tare zasuba, Sam. sai yanxu ta gano dalilin hanata shirya mishi kayansa da yayi, ashe yasan bai shirya gaskiya ba. *ooo* *Mrs j moon* [5/10, 11:05 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *59 to 60* *©Safiyya* Sun sauka lafiya. Wani abokin aikinshi, suka samu a airport d'in, yana jiran isowarsu. Yana ganinsu yak'araso suka rungume juna da barr. "Madam barka da zuwa, ya hanya? Yace da ita "Barka kadai, Alhamdulillah. Daganan ya d'aukeso zuwa gida. barr deen tare da barr Mahmud sai hiransu sukeyi, ita dai sai kalle kallen gine ginen garin takeyi. yana saukesu ya juya yace da sophy "sai nakawo madam ta gaisheki tana murmushi ta amsa "to sai tazo, agaidamin da ita da kuma yara,"zataji amma yara suna hanyar zuwa"to Allah ya kawosu lafiya "Amin tayi murmushi tare da shigewa cikin gidan tabarsu suna sallama. Bayan sunyi wanka, ya fita yasamo musu take away awani restaurant. Suna gama ci sophy ta mik'e ya yawo hannunta ta koma ta zauna tana kallonshi. Ya kashe mata Ido d'aya sannan yace "kayan dad'in barr ya kikaga garin ikko? Ta yamutsa fuska tace "garin Kaduna yafishi komi don haka sati d'aya zanyi inkoma wurin mamie, ya shafi fuskanta "inkinga kin koma to kina tafiya da k'yat ne, baki ta bud'e "mikake nufi da haka? Ko so kakeyi inkoma da ciwon k'afafu? Yana dariya ya nunata da yatsa yace"kai lil sis baki da Hausa sosai sabida baki gane zaurance. "To ina nufin sai kina da ciki tsoho zaki koma,shima sabida nasan mamie zata matsamin kidawo haihuwa ne. Tasaki murmushi tana kulle idannunta da hannayenta wai taji kunya. Ta gyara zama tace "amma zumana mi yahanaka fad'amin tare zamu tafi? "Sabida kada kifad'awa mamie ta hanani tafiya da ke amma Abba yasani sabida ranar dana dawo daga asibitinku wurin neman alfarma su aramin ke na sati biyu, sai na wuce gidan gonar Abba nasanar dashi kuma ya fahimceni, yasamana albarka sannan yace kada infad'a miki da mamie sabida gudun samun matsala. Kai ta jinjina ta kuma cewa "to amma in satin biyun yayi zaka maidani da gaske? Yayi jim yana tunani zuwa can ya amsa "a,a gaskiya, ni fa inaga kintaho kenan, aikinma kinbarshi, sabida nine cikakken patient dazaki bama kulawa sosai domin wad'an can inbaki wasu zasu maye gurbinki yayin dani kuma bawanda zai maye gurbinki agareni. Taja numfashi tace "amma gaskiya ina son aikina sosai,, "nasan kina so lil sis, saidai kiyi hak'uri bazan iya jure rashinki kusa daniba. Tayi murmushin gamsuwa da zancensa tace "nima inkayi nesa dani ina jin kewarka Ya jantota ta kwanta bisa k'irjinsa cikin farin ciki yace "lil sis Allah yabarmu tare cikin so da k'aunar juna "amin zumana. Daren ranar suna kwance bayan yagama yamutsata kamar yadda musulunci yakoyar idan mace tana hailah ga yadda mijinta zai bi da ita domin samun nutsuwarshi. Ya gyara mata kwanciya a k'irjinsa yana shafa sumar kanta yace "lil sis *atunanina* bantaba kawowa zaki zama mallakina abin iko na ba sai gashi Allah ya mallakamin ke batare da nayi zatoba. Tayi shiru tana saurarensa, yaci gaba "nayi ta mufarkin ina kwance dake kamar haka, wanda yaso yazamamin matsala saida na hana kaina barci da dare, nakwana nafilfili tare da karatun QUR'ANI sanna nasami sauk'i tare da tai makon addu'o'in da imam yabani ya d'ago fuskanta yana kallo tsawon lokaci, itama Ido ta zuba mishi kice da k'auna yaja numfashi ahankali tare da cewa "lil sis na soki da k'aunarki tun ranar da naganki, kuma aranar nayi alk'awarin zamowa yayarki mai baki kulawa na hakik'a, sabida haka ina rok'onki ki rik'eni amana nima zan rik'eki cikin aminci. Yayi shiru yana wasa da k'irjinta. Cikin sanyin murya tace "yaya Deen lallai kaid'in masoyina na hakik'a ne, nagode da kulawanka, nagode da so tare da k'aunar dakayimin tun bansan kaina ba, Allah yabiyaka da mafificin sakamako "Amin ya amsa. "Lil sis bani labarin yadda kike jina acikin zuciyarki, d'an dariya tayi tare da kaiwa k'ijinsa dukan wasa "muyi addu'ar shiga barci zumana hiran ta isa haka, kasan gobe kana da fita office dai, ya matse hannunta "nak'i wayon naki saikin fad'amin ko d'an mitsitsine. "To bud'e kunninka kaji yako turo kunninsa bakinta ta sakar mishi kiss mai k'ara da sauri ya janye kunninsa yana sosawa, dariya tayi mishi tace kaji ko? ya tashi zaune itama ya zaunar da ita, "oya fad'amin ko yau in hanaki barci da aikin lada takama baki tanayi masa dariya ya soma balle bottom d'in rigar barcinta yana cewa "bari kiga insoma rage hanya ta kama hannunsa tana girgiza kai tana cewa "zanfad'a maka zumana "ehm ina saurarenki sweetie. Ta damk'e hannunsa sannan tace "yaya Deen nasoma sonka tun sanda kadawo karatu nikuma lokacin nagama secondary school, alokacin ban d'auka so irin na aure bane, amma ranar da beastie tafad'an kai takeso, ranar har kuka saida nayi, nayi ta istiggifari tare da rok'on Allah yakawomin d'auki bisa wannan bala'i ace yayana uwa daya uba d'aya shinake so. Da k'yar nasamu narage tunaninka sannan na sama zuciyata son ya saif da k'yar, to yin hakan yasa nasami sauk'i amma lokaci lokaci ina fad'awa kogin begenka, Ashe bansa niba mud'in da aure tsakaninmu. Sannan ayanzu inajin sonka da k'aunarka har brain d'ina, jini da jijiyana tare da kashi da bargona har zuwa tsokana, nake jinka. Rungumeta yayi yana kaimata kisses ta ko ina bakinsa nafad'in *"nagode! Nagode!! Ruhina* Washe gari tare suka had'a break fast, bayan sun kammala karyawa yawuce office. Gyara gidan tayi yafito tsaf sai k'amshin room fresh keyi. Gidan d'an madai daici ne mai d'auke da gaton parlour tare da d'akin barci biyu, sai kitchen da toilet acikin kowani bedroom. K'arfe hud'u dai dai Barr Deen ya iso gida cike da karsashi kamar badaga aiki yataso ba. Bataji dirin motarsaba sai ganisa tayi tsaye ak'ofar shigowa ya zuba mata idannu fuskansa d'auke da murmushi. Cikin yanga ta isa wurinshi ta rungumeshi dama yana ganin tasowanta ya bud'e hannayensa. Sundad'e tsaye rungume da juna sannan ta jashi bedroom ta had'a mishi ruwan wanka. Yacika cikinsa da girkinta mai dad'i yanata santi. Yace "lil sis komi naki mai dad'i ne barinma cikin tsakiyar dare ta harareshi tare da murgud'a mishi baki ya kai hannu zai matse bakin ta mik'e taja baya tana dariya. Rayuwa mai dad'i sophy da barr ke gabatarwa, sosai suke bawa junarsu kulawa. Fanin kula da buk'atarsa sosai take jurewa, hakan na k'ara mata k'ima a idonshi, domin yasan tana k'ok'ari da buk'atunshi sosai. shiyasa azumin littani da alhamis baya wuceshi, har yakoya mata, itama tanayi. Tunda tacika sati biyu mamie takirashi tace yamaido da ita, yace to gasunan ahanya tasa Ido. mamie har da yi musu abincin tarba na musanman amma har dare yayi bata gansuba kuma wayarsu kashe, sai washe gari tasami wayar sophy tayi ta fad'a sun sata wahala ba su zoba, ita dai sophy dariya abin yabata, ta tabbatarwa mamie da bawani kawotan da zaiyi hasalima yace maganar aiki babu, mamie ta datse kiran tana jinjina rashin ta idon barrister. Tundaga nan bata k'ara yi musu maganar dawo wantaba, sai dai takan kirasu taji lafiyarsu hakama Abba kullum sai sun gaisa dashi. *bayan waya shida* Barr Deen yashigo yana kiran "sweetie! kayan dad'inna!! Ina kike? Albishirinki tafito daga kitchen tana goge hannunta da k'aramin towel, ta amsa "goro kuma fari sol, "meelan umma ta haihu yanzu jameel yakirani yake fad'amin. Wani ihun murna tasaki tare da rungumeshi sai kuma tasoma rawa tana cewa "gobe zanga mamiena wayyo dad'i. "Namune ko naku? Yaja hancinta ya amsa "soja akasamu ta mannawa gemunsa kiss tace Allah raya. "Amin. "Wayyo beastie ansan duniya yanxu, "au da bata san duniya ba? "Eh bata saniba sai yanxu da ta haihu, yayi murmushi to kema sai kin haihu kenan zaki sani? Ta amsa "eh ya dungure mata kai "mara kunya ta amsa "to aikaine malamina, zai kamota ta zille takoma kitchen yabi bayanta yana cewa lil sis kinfayi k'iba tare da k'ara cikowar komi na Jikinta barinma k'irjinki da hips d'in ki ga kuma hasken da kike k'arawa, shin ko miye sirrin? Tana motsa stew ta amsa "Kaine sirrin daka matsa musu da yamutsa. Yasa dariya yamatsa ya kashe gas d'in zatayi magana yarigata, "zo muje incigaba da yamutsa kayana, ta tureshi zata gudu ya cafkota. Ana saura kwana biyu suna sukayi parking sukayowa garin Kaduna tsinke, Wanda ko mamie basu fad'ama suntasoba domin so suke subata surprice. *Mrs j moon* [5/11, 2:43 PM] Mrs j moon🙂: *ATUNANINA*🤔 *61 to 62* *©Safiyya* Gidansu suka fara isah, cike da jin barci sophy ta fad'a bisa bed, tanaji barr yana cewa "a'a lil sis kiyi wanka mutafi gidan mamie zaifi da ki kwanta barcin nan naki nafama wanda narasa gane kanshi sam akwana kin nan. Ta bud'e idanunta da suka soma yi mata nauyi sabida da jin barci tace "Allah zumana bazan iya xuwa ko ina ba yanzu sai nayi barci ko na 1hr ne. "OK to bari intafi inzo miki da abinci, zuwa dare ko gobe kyaje gaidasu, ta gyad'a kai idanunta kulle ta amsa "to kadawo lafiya, ina gaida mamie. Ya fice yana mamakin wannan irin barci dazai hana lil sis zuwa ganin mamie yau. Sai daf da magrib ta tashi tayi mik'a tare da salati sannan fad'a toilet. Bayan tafito ta gabatar da sallar tazauna har lokacin isha'i yashiga ta gabatar dashi tayi safa'i da wutri tazauna gaban mirror tayi kyalliya mai sauk'i ta zura wani swiss lace mai manyan flowers mai ruwan goro. Tayi kyau sosai kuma d'inki yayi mata d'as har ya d'an kamata a k'irji sai alokacin ta fahimci lallai maganar barr gaskiya ne domin ita kanta tafahimci boobs d'inta yak'ara cika kuma tayi 'yar k'iba mai ban sha'awa. Tana shafa face d'inta ta furta "lallai aure babbar rahama ne. Parlour tafito hannunta d'auke da gyelanta tare da pox d'inta wanda ta jefa phone d'inta ciki. Shiru bataji motsin barr ba, ta hango kuloki a jere bisa dinning table ta isa ta bud'e domin ganin mike ciki. Masar alkhama ce tayi taushi sai miyan ugun wanda yawatatu da naman kaza sai k'amshi ketashi, gefe ga kunun aya mai dad'in anjefa k'ank'ara cikinsa. Tasaki murmushi tace "Allah sarki mamiena,Allah yarabaki da sharrin duniya da dukkan wani abin k'i "Amin ya rabbi ta tsinkayi muryan barr na amsawa. Tajuyo tana kallonsa, ya iso yarumgumeta ya manna mata kiss a goshi ya furta "kinyi kyau my beauty ta maida mishi da martani a bisa labbabsa tare da cewa "kaima kayi kyau har kafini, dariya yayi yace "inna fiki kyau ai da sai insoma sa nik'af tana dariya tace "tafd'i jan!! Ai ko da ankai labarinka BBC "yo ayi takaiwa man ba mutuncina nakareba kada mata su kwacewa matata ni, hannunsa ta ciza kad'an yayi k'ara cike da wasa. Suka zauna cin abinci cike da raha har suka kammala sannan yad'auketa suka tafi gidan mamie. Mamie tare da aunty Bahijja suka samu suna kallo. Da sauri ta isa ta rungume Bahijja tana cewa yaushe kika zo? Bayanta tasha ta amsa "d'azun anan nasami bros ta juyo tana kallon barr ta tura baki "shine baka fad'aminba ko? ya kanne mata ido d'aya yace "sanda kike barci nafad'a miki ko kinmanta? Ta kauda fuska "bawani kafad'amin. Ta kallo mamie taga ta zuba mata idanu murmushi d'auke afuskanta, tamik'e zata isa wurinta bahijja ta janyota ta rad'a mata a kunni "kanwata ko munsami k'aruwa ne? Ta zame tace "namefa? "Baby ta fad'a ahankali itama ahankali tace "a,a yanxu hakama ina period murd'e mata kunni tayi tafurta "Wallahi k'arya kikeyi yarinya, tana liliya kunninta tana dariya ta isa wurin mamie ta zauna gefen k'afafunta ta sunkuyar dakai tace "mamie barka da war haka, "barkanmu yarinyar mamie dafatan bakya zazzabi ko? "Inayi amma da dare shimad'in ba sosaiba "to sannu Allah yaraba lafiya, ta zare Ido tace "Allah mamie bani da komi ni kitambayi yaya Deen kijima. Barr ya ja gemunsa yace "baruwana nikam, nasan dai bakiga bak'onki ba watan jiya dana yau Tayi mishi k'uri tana tunano yaushe tayi last period natama. Take ta tuno wata biyu kenan, ita sam ta manta ma da wani mensuration period ma. Ta soke kanta jikin mamie tace "Allah mamie sharri ya kemin nibanda komi "uhmm yarinyar mamie miyasa kikeson boye mana abin farin cikinmu? Ta kwabe fuska kamar zatayi kuka "Allah mamie ban saniba nima, murmushi mamie tayi tare da cewa "amma ke wata iriyan nurse ce haka mara kula? "Uhmm nifa mamie... Dasauri barr yatareta "sweetie kada kice komi, nadai kusa zama baba kawai, hararansa tayi sai kuma ta cukume mamie tana dariya, duk kansu sukasa dariyan suma cike da farin ciki. Koda Abba yadawo, Bahijja ta fesa mishi, yayi murna sosai yayi addu'an Allah raba lafiya. Yayin da sophy tayi ta nok'e kai wai ita kunya. Adaren taje gidan umma inda beasties nta take. Sabida tazo gidan umma ciwon nak'uda ya kamata ko kafin a fidda mota faya ta fashe, sai kawai aka kira nurse a kusa dasu takarbi haihuwan. To shine akabarta tayi wankanta anan. Sophy tunda ta rik'e baby sai kallonsa takeyi cike da sha'awa. Inta kalli jamee sai ta kalli baby sai kuma ta kalli jameel wanda suka tarad agidan, zuwacan sai tasa dariya. Jamee ta dallah mata harara "to uwar sharri mikike tantancewa? Cike da dariya tace "ina duba wa yafi wani son abin lokacin yin cikin, sabida naji ance in yaro yafi kama da d'aya acikin iyayensa to wannan yafi kwazo yayin samuwarshi. "La'ilaha illallahu!! Jamee taja salati tana kama haba, tace "Beastie yaushe kika zama mara kunya haka? Su jameel suka kwashe da dariya har da sophy, ta kallo barr tace "kinganshi nan shine ya lalatani "baruwan yaya Deen kedai dama can kunyar gulma ke gareki, ta kaimata duka abaya tace "aike kika koyamin "dalla ni baruwana "tasaki dariya tana kallon barr tace "zumana Ai ruwanta na jikinta ko? Ya kauda fuska cike dajin kunya yana jinjina rashin kunya lil sis data koya yanzu. Jamee da jameel suka soma yi mishi dariya, tana sabe da babyn aka fad'anta ta bi hanyar fita zuwa parlour tana cewa "baby dai yayi kama da babansa, wannan yanuna Beastie bata da k'wazo a tafiya zuwa birnin dad'in. baki bud'e barr yabi bayanta da kallo, yayin da jameel ya kallo jamee yace "kindai ji k'awarki tagano ke lazy ce a turaka, harara ta dalla mishi barr kuma ya tallabe mishi k'eya "Allah lil sis tazama sai addu'a kam. "Aikuwa dai. Dare yayi sosai sannan suka wuce gida. Adaren ranar kam barr ya kashe bakin sophy murus da salon soyayyar sa. Washe gari aka rad'a suna yaro yaci sunar Abban jameel suna kiransa da Baffa. Sophy k'irjin biki akwati d'aya ta cikawa mai jego da kaya tare da na baby masu kyau da tsada. Yawan barcin datake yasa jamee ganowa tana da ciki aiko tasata gaba da tsokana tahanata barci a bed d'in dole ta tashi takoma d'akin umma tashige bedroom ta kure ac ta bage sai kwasan barci takeyi domin daren jiya barr baibarta tasami barcin kirkiba. Satinsu biyu sukayi haramar tafiya mai duguri tare da mamie bikin eshat yazo saura sati d'aya yarage. Barr ya wuce sai ana saura kwana d'aya zai halarta. Biki ya k'ayatar sosai, amarya ta tare gidan mijinta lafiya yayin da sophy tacigaba da rainon cikinta cikin kwaciyar hankali. *Bayan shekara bakwai* Sophy zaune a parlour tana koyawa wata kyaky kyawan yarinya lissafi, wanda zatakai shekara shida sosai yarinyar take fahimma, wasu yara maza 'yan biyu suka shigo tare da barr Deen wanda su kuma zasu kai shekaru hud'u. Dasauri yarinyar ta je ta rungume barr tana cewa "oyoyo Abbiena ya d'agata sama yace "my sweet insaf ya katatu dafatan kinyi assignment d'in da kyau "Alhamdulillah Abbie, mun gama tare da ummie, "aha yayi kyau. Fist born d'insu kenan Aisha ta kwarar mamie. Ya juya yana kallon sophy Wanda hassan da hussain suka kwanta ajikinta suna yi mata surutu Ya d'aga mata gira yace "yadai madam ba ko magana ko dai labour kikeyi domin naga kina cije baki. Murmushi tayi tace "to sannu doctor mai gani har hanji yamatso ya rik'e face d'inta yana son had'a bakinsu ta kauda duska, da Ido tanuna mishi su insaf wad'anda suka zuba musu Ido ya saketa yajasu zuwa d'akinsu sai da ya tabbatar sunyi barci ya topesu da addu'a yaja musu k'ofa. Sophy tana tsaye gaban mirro tana murza humra ya iso baiyi wata wataba ya d'aga ta cak zuwa bed, cikin shagwaba take cewa "zumana kayumin hak'uri hakanan nafa tsufa, inbaso kake katso kanomin labour ba "mmn twins ki hak'uri taimakon ki zanyi fa, ta kai mishi dukan wasa ak'irji tabu'e baki zatayi magana yayi gaggawan kullewa da nashi tuni wasan yasanja salo zuwa aikin lada, suka lula garin maji dad'i. *Tamattttt bi hamdullah* *ALHAMMDULILLAH ALA KULLI HALIN* Anan nakawo k'arshen labarin *ATUNANINA* labarin k'irk'irarrene ba'ayi don wani ko wataba. Abinda yayi daidai ayi amfani dashi na a kasinsa kuwa ayi watsi dashi. *ina rok'on Allah yayafemin kuren danayi ciki* *YABO DA JINJINA AGAREKI YAZAMA DOLE* *BEBEELO* *domin da gudun mowanki labarin yasami kammaluwa,na gode sosai Allah yabar k'auna Amin* *INA ALFAHARI DA KU K'AWAYENA NA KWARAI* *My jamee(Aisar) My sis(Zainab vc)k'anwata (Mamie Waru) Aunty Khady(k'amshi) Yaya sadiya (mmn Ihsan) Sweet Hameeda(Haermeebrah) Allah yak'ara dank'on zumunci Amin* *BAN MANTA DA KUBA* *'Dau kakin Al-umman gidan Sophy And VC novel, Safiyya na yi muku godiya tare da yaba, Allah ya saka da alkhairi amin* *All groups da labarin *ATUNANINA ya lek'a ina gaidaku tare da yimuku fatan gamawa lafiya Allahumma Amin* *sai kuma Allah mai komi mai kowa yasake had'amu a sabon littafina bayan sallah mai suna Wat....* banfad'aba😃 *LOVE U ALL MASOYANA*😘😘 *Mrs j moon*