*BRILLIANT WRITERS ASS* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *YA,YA, MATAH* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *BY UMMU FARHANA* *DEDICATE TO HALIMATU SADIYA ,LEEMA ,MARUBUCIYAR IYA KUDINKA ,ALLAH YABAKI LAFIYA YASA KAFFARANE* PAGe 3 Da hamza da ishak duk yan kasuwa ne ,,umar kuma maaikacin gomnaty ,,,kuwa da bangarenshi a gida kuwa yanada 2bedroom da falo ,,itama mahaifiyarsu haka,,,tun Asali hajjiya rabi tanada fada sosai ,,, Matar hamza lami itakuma magulmaciyace kuma hajiya na sonta sai, matar ishak batada rigima kuma bata kula kuwa agidan kullum tana sashenta ,,kafin akawu husna iya akasa wa ido amma bayan zuwan husna tasamu sauki sosai,,, *husna* Husna su biyu iyayensu suka haifa tun suna kanana iyayensu suka rasu sakamakon hadarin mota,,sun tashi agidan yayan babansu kacewar mahaifiyarsu yar yola basuda sabo sosai da dangin mahaifiyarsu ,,sabuda jifa jifa suke zuwa,,, Sunyi karatu daidai misali Dan surrayya nus ce itakuma husna tana kuyarwa a prmy su yan asalin damaturu ne,, sinyi rayuwa dai bayabu ba fallasa,,, Sun samu sabani da dangin mahaifinsu a dalilin aure hadin gidah da zaayiwa husna da dan yayan baban kuma mataso umar takeso ,,, Fir taki auren duk da tun tana karama yake sonta amma dalilin haduwarsu da umar takishi suma iyayenshi suka juya musu baya har suka kure husna agidan ,takuma gidan surayyah dazama ,,,surayyace ta stayamata dakuma wasu cikin danginsu akayi bikinsu da umar aka kawuta Maiduguri ,,,gidansu umar ,,, Husna kyeyewace sosai duguwa ga hips tana yawan sa kananan kaya taxi muamala dasu,,, ita da umar sunawa junansu irin mahaukacin so basa iya buyeshi ko a ina ne,,, Ankawu husna gidan ta itada da umar kamar su cinye juna saidai fa hajiya rabi tasamusu idu ,,,hajiya tanada wata doka tare da yaranta suke karyawa kullum da safe ,,,kuma ku wacce suruka tana kaimata abinci,,, Satin husna cur agidan suna falo suna karyawa sai ga hajiya ko sallama buba inda ta samesu sungama karyawa kenan husna tana kwance a cinyar umar yana mata stifa suna hira tasa kananan kaya duk rigar iya cinyarta,,, Saida tagama kare musu kallo sannan ta rafka salati tace au umar haka kazama bawan mace tawani yimaka shirim akan cinya wai kanamata tsifa yau naga bariki me wasali inan ko gansheni bakaje kayiba Ashe hammm,gabadan su zamura sukayi Dan basuyi zatoba sai kame kame sukeyi ,,husna ke cewa hajiya barka da safiya umar kuma sai cewa yake zauna mana hajiya ,,,tace haka zan zauna kuna nan kamar tsirara kuce adon tsuka kuke a dakin naku ,,,ay dagudu sukayi daki su sun mantama da yadda suke,,, Suna shiga daki umar yasa jallabiya itakuma husna tace zugemin zip umar ,,yace barin ciremiki kawai yana zuge zip sai ya bige da shapa mata wuya ,,,itama tajuyu ta rungumesh umar sai shafa nono yake yana nishi ,,sai ji sukayi hajiya nacewa umar umar,bazaka fitoba ko,,da gudu yayi waje, husnama ta chaza kaya tazo,, Bayan sun gaida hajiya tace umar batun zuwa karyawa kufata naji shuru kuma matar ka bata fara kawu abinciba,,,yace to hajiya batun kai abinci gobe zata fara ,,amma ay zuwa karyawa ay kinsan tunda ni bana zuwa nikadai nakeyi sbd haka yanzuma ,,kafin yakarasa tace ya isa ay kam bakajeba sbd kana nan ka auro jarababbiya kana likeda ita to wallahi bazaki rabamin kan yaya ba ,,,yace Allah hajiya raayina ne kawai ,,eh daure mata gindi,, tafesu bata laifi ,bazan yadda ta wannan iya shegen ba ,,haka dai tayi ta masifa tafita,,, Tana fita husna tasa kuka tace nashiga uku umar dama haka hajiya take ko nice bata so,yace haka take ,kiyi hakuri ,,haka dai yayi ta rarrashinta suka lulu wata duniya chan😃 Hajiya nafita tasamu lami a dakinta ,,tace ina kikayi hajiya Nazo kwasar gaisuwa,hajiya tace kedai bari bangaren umar naje ashe haka yarinyarna husna take ,,hajiya tabata lbr ba ko kunya,,itama lami tace to ay hajiya ninake jin Abu kinsan dakin bangon dakinmu daya kwana suke suna Abu daya haka dasafema har gujeguje suke,,,,hajiya ta rafka salati,,, Taku ummu farhana Yawan comments yawan post *BRILLIANT WRITERS ASSO* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ YA,YA, MATAH 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *BY UMMU FARHANA* *DEDICATE TO MY BESTY AISHA IDIRIS ,HUMAIRA A KANO* *GARGADI BAN YARDA WANI KO WATA YA CHANZAMIN LBR BA KO MAKAMANCI HAKA* *WANAN LBR BANYI DAN WATA KO WANI BA KIRKIRAREN LBR NE ,IN YAYI KAMA DA NA WANI TO A RASHI NE* *BRILLIANT INA SONKU IRIN SO NA YAN UWANTAKA NA JINI ALLAH YABARMU TARE YASA MUYI ZUMUNCI HAR A ALJANNAH* *MARUTA* *A HAKIKANIN GASKIYA KUNA KUKARI SOSAI WAJAN FADAKARWA ALLAH YABAKO LADA SAI DAI WANI HANZARI BA GUDUBA ,,YAKAMATA MUSAN MAI MUKEYI IN ZAKIYI RUBUTU KI NAIMI TAKI BASIRAR BA WAI SAI WATA TA BAJE BASIRARTA BA KEMA KI SAKE SARRAFAWA KUCE KEKI KAYI ,,,HAKAN BASHIDA AMFANI A KIYAYE* PAGE 1 Juyi take tana wash wash ina lilahi ,baban Amera zan mutu katashi don Allah ko dan tofi kamin, Tsaki yayi ya mike yace haba husna kin dameni me zan miki ne, dama ay kinsaba ke kadai kike haihuwa meyasa yau zaki dameni ,,,kayi hakuri abin ne yau yafi na kullum ,, Tsaki ya dada yi yassuko daga gado ,yadebu ruwa a cup yayi mata tofi ya mika mata ta karba ta kwankwadeshi tas, ta aje cop ciwo yadan lafa kadan, Har bacci yafara daukanta sai kuma ta mike da sallati ,,,baban Amira ma ya miki yace haba husna ,menene haka ne wai, tace ,ka taimaka ka kiramin iya dan girman Allah ,fita yayi cikin zafin nama ,, Sallama yayi dakin matar yayansa matar yayan ta leko tace lfy,, yace husna ce ba lfy inaga haihuwa ce,,, yo ina ruwana ta haihuwa mana ,,,yace kitaimaka min jikin nata ba dadi ,,,tace tamutu man ni miye nawa ni namata ciki ne baram ta rufe kofa ,,,,shuru yayi aransa yace ,dama lami itace dama dama to gashi taki zuwa,,, Haka yaje daya dakin yayan nasa ,nanma sai cewa tayi wa a haihuwar yara Matan inje ta shafamin,,shuru yayi ,aransa yace kawai barinje ina kaita asibiti,,,yana zuwa ,,,tace sunki zuwa ko,hammmm Allah gani gareka,,yace barin kai ki asibity sannu kinji ,,,yana kamata da ta ruke hannunshi ta saki nishi sai kukan jinjira,,, Tace Alhamdulilahi,yace sannu ,,,ya sunkuya yace husna mace kika samu ,tace ina na lillahi ,,nashiga uku ,,,baban Amira ya bige bakinta da sauri yace haba husna meye haka ina iliminki yake ki godewa Allah wani yaya matan ma mai samu ba ,,tace Astagfirullah, Mikewa tayi tana share hawaye tasan lalle ne sai an mata kishiya dumin kuwa surukarta tace in takuma haihuwa ya mace sai tayiwa danta aure gashi kuma ta kuma ,,,,tace ya Allah ka gafarceni ka yayemin bakin kishin nan dayake damuna ,ni ba ya,ya, mata suka dameni ba tsoron kishiya nake ,,, A haka dai ta dan gyera gurin ta gyera jikinta ,,,tana ta tunani bacci yayi gaba da ita Gari na wayewa ta kira yayarta surrayya tace mata ta haihu surayya tace Asmau haihuwa Ashe dama cikin yakai haihuwa to barka Allah ya raya, me muka samu ganinan tawuwa yanzu nasan halin mutan gidan naku,aw me muka samune kuka husna tasaka tace mace ,,surayyya tace aw meye na kuka husna ki raina kyewatar Allah ne hammm surayyya ta rufe Asmau da fada ,,chan dai husna tace wallahi anty ni, tsoron kishiya nake kumafa,,ay bata jira mezaceba ta balbaleta da fada yo kishiya Akanki zata zauna ne haba ,,ni sai nazu. Karki cikani da shirme,,, Umar da kanshi ya kaiwa husna ruwan wanka bangida kasaicewar an kwana da wuta a babbar hearta ya juna ruwan zafin ,,,, Hajiyace ta hango umar da bokati ,,,tace mezan gani ni rabi umaru yau kuma ruwan wankan ma sai ka kaimata ,a lalle abin ya tabbata husna ta mallake ka ,,,yace yi hakuri iya ay husna haihuwa tayi jiya da dare to jikin ba kwari ne shiyasa,,,washe maki iya tayi tace ayya to me aka samu ,shuru yayi sai chan kuma yace iya mugodewa Allah da mace da namiji duk daga Allah ne kuma kyeutarsa ce wani ma,,,,,kafin yakarasa tace yamin shuru watu takuma ko nashiga uku ni rabi zata kashe min da ga kwanika ga haihuwar yaya mata wayyo Allah na kuka sosai hajjiya rabi tasa wai zaa kashemata da wallahi sai yayi aure ,,,, Husna dake kallo ta window numfashinta ne yafar daukewa ,,,,, Ummu farhana *BRILLIANT WRITERS ASS* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *YA,YA MATAH* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *BY UMMU FARHANA* *DEDICATE TO MY BESTY AISHA HUMAIRA* PAGE 2 Umar yace haba hajiya kibar kukan nan haka Dan Allah yara mata ay rahamane,,,tace inji uban wa waya gayamaka nace waya gayama ne hammm,aure ba fashi kashirya bana neman sisinka kuma husna ba zata kuma sabun gidah ba anan zamu zauna da ita ehhhem sabun gidah yace haba hajiya ay hakan bazai yuyuba ma,aykuwa tasa kuka umar ni kake cewa bazai yuwuba nashiga uku ni rabi ,,yayansa ne yafito wato hamaza yace,,meke faruwa ne kai umar,,umar zai fara mgn yace jeka umar hajiya mushiga daga ciki kimin bayani ,,, Umar yana dawuwa dakin yaga husna na haki tana jan numfashi da ker ,da sauri ya karaso yace my husy menene ,,ina ba magana adduai ya fara tofamata har yasamu tadawo daidai ,yace husna wato abinda hajiya ta fada kinji shine zaki daga hankalinki ko ? haba kiyi hakuri mana wani irin kishi ne haka ,,husna kunsan ina sonki dok duniya ba macen da nakeso kamarki ,,,insha Allahu mutuwace zata rabamu ,,,a kullum dai bazan gajiba mu daukawa junanmu alkawari kula da yaranmu mata ko muna tare ko dayan. Mu baya Raye,,toshe mai baki tayi tace wai baban Amira kullum dai zancen mutuwa ,,,kadai na ya kama kunnenshi yace na dai na,,, Tana shiga wanka ya fara gyran dakinsu ya daura musu abin kari kasancewa kichin nasu yana falo har bangidama akwai aciki amma karamine shiyasa husna ke wankan jego ana tsakar gidah ,,, Kafin ta fito ya tashi yaransu ya musu wanka gaba daya su hudun ,,,halima itace babbah lema suke cemata,sai jamila melat sai takwarar hajjiya wato rabi harny suke cemata ,sai takwarar yayarta surayya sury,,uku duka yasamusu kayan makaranta banda sury ,, husna tafito a wanka suka ci karo da iya lami matar hamza ,,husna tace ina kwana iya tace lfy Ashe kinkuma haihuwa to sannu uwar mata ke kullum cikin haihuwa wai kina naima namiji ko hammm to saidai ki gani a wani gurin kekam a mata zaki kare,husna sai hawaye take ,,,kawai ji sukayi ance to ke kin isane ay yara matan ma rahama ne ke lami kishiga hankalinki fah ,daga kan da husna zatayi sai ganin yayarta surayya na daura gyele a kugo😃tana haki tace in banda ko jahilai ne ay haihuwa ta Allah ce kunbi kun sata agaba wai tana haihuwa yaya mata to wanan karun bazan dauki iskanci ba kuma husna ko yau Allah yakawu ciki sai ta Haifa,, Hamza da hajiyane sukaji hayaniyar dama da ker hamza ya lallaba ta tabar kuka sai kuma ga wani rigima da gudu ya fito hajiya ma tabiyushi,yace haba surayya ya haka ana kukarin gyera lamarin kuma kema kinzo da fitina,tace aaa mu bamusan fitina ba zuwa nayi nasamu lami nayiwa husna jaraba nikuwa yau da shiri na nazu don shuru shuru ba tsoro bane,,, Hamza yacewa lami sannu kinji wuce ciki sumi sumi ta wuce dama surayya tabata tsoro naiman hanya take ,,, Hajiya rabi ta karasu tace yo ita husna wacece baza a gayamata gaskiyaba ,an fada ta cikamana gidah da yara matah,surayya tace eh hajiya sai dai kiyi hakuri ay danki umar shine me yin ciki a haihu sbd haka ki jamishi kunne kar ya sake mata cikin ya mace yawwa ,,husna daker taja surraya sukayi daki,su hajiya baki ya rufu,,,, Suna shiga husna tasa kuka tace haba anty meyasa zaki biyemusu ne ,,,surrayya tace aw laifina kika gani ne ? Hammm,,,umar yace Anty kiyi hakuri halin hajiya dai sai ita ,,tace bakumai umar Allah dai ya rayamana yara,yace barin kaisu school sukace adawu lfy ,,,, Kafin kaceme surayya ta gyere ko ina sai kanshi yake kuma ta zauna tace ita zaitai bakwai,,, Leemace tay sallama tashigo cikin gida ta rike hannu melat da uma harny ,,lamice a gindin famfo har ta amsa sallamar kuma sai tace wayaga reras kamar jirin samera ,hammm uwarko tanada takaici wallahi me zai ay da yaya mata kayyar abin kunya,,,surrayya tanajinta itakuma lami batasan surrayya ta nan ba da bata saki baki ba ,,,surayya tace abin kunya saidai ki gani a gidan ki wa yan nan yaran sai kinci alfarmarsu da izin ubangiji,,,su lami anyi gum da baki ,,,, *mafarin labarin* Malam nuhu da hajiya rabi sune iyayen umar inda umar yake auta a gidansu su uku ne maza mace daya ,,duk suna gidan kasacewarsa babbah gida malam nuhu ya dade da rasuwa,,,kanwarsu maryam na aure a saudiya,, Hamza shine babba yaranshi hudu duka maza ,,sai ishak kuma biyu maza daya mace ,,, Sai umar kuma mai yaya mata biyar kuma duk sun rugashi aure don ita husa kusan duk shekara take haihuwa ,,, Ku biyuni ummu farhana ce 😘 Ummu farhana *BRILLIANT WRITERS ASS* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *YA,YA, MATAH* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *BY UMMU FARHANA* *DEDICATE TO MY JIKAS SURAYYA MARUBUCIYAR SO MAKAMIN CUTA INA JIN DADIN COMMENTS DINKI ,IYA WUYA ANA MUGUN TARE* *BRLLIANT INA SONKO INA JI DAKU INA ALFAHARI DAKU IRIN SOSAI DIN NAN LOVE U ALL* PAGE 4 Hajiya tace haba lami ,tace wallahi hajiya kuma in zai fita har gurin muta take rakushi suyi ta iskan cin su ay shikam umar saidai ki sallama shi tunda ya auri yar boko,hajiya tace chabbb ay baa haifi ya macen da zan barmata dana ,,, .umar da husna sinyi wanka sun shirya tsaf dasu kwanin shaawa ,,suka fito daga sashen su rike da hannu suna hira har bakin muta yashiga har ya zauna husna ta rankwafu ta window tace adawu lfy sweety na hannu yasa yashafa mamanta ya mannah mata kiss a goshi,,abin dabasu saniba hajiya na bayansu tana kallon su,,sai ji sukayi ance a lalle abu ya tabbata ka auro jarabbabiya baya wanda kukayi adaki kuma a filin gidah a bainar jamaa sai kunyi ,,yayimaka kyeu umar da tafiya za kai bazamin sallamaba ko ,,,kiyi hakuri hajiya mantuwace ,,,eh dole ka manta ka auro me soyeyyen ido ay,,shidai umar kunya ta rufeshi hakuri kawai yake bayarwa,,,husna kasa magana tayi ,,,hakadai umar ya samu ya tafi,,, Yana tafiya ta juye kan husna jarababbiya kinbi ki kanainayemin da to ahir dinki, sumsum husna tayi daki tana shuga tasa kuka wannan wani irin Abu ne ni husna dama haka akeyi ne ko nice banyi saa ba,hakadai tagaji,tayi shuru ,, Tana zaune shuru sai matar ishak tashogo mata suka gaisa suna dan taba hira ,,,husna tace anty kinga na rasa me nayiwa hajiya kamar bata sona,, zara tace hamm halin hajiya me kika gani ne ma ay bakiga kumaiba ,saidai kawai ki tanadi babban hakuri indai kinason zama da umar,,,husna tace nagode hakada,, Zara taita bata shawara ,har ta tafi,,, Yau watan husna daya agidan ,,,umar ya shirya zai fita ayki yana fesa turare ,,,kawai husna tafara amai umar yakamata ina amai sai karuwa yake kanshi turaren kesata amai saida umar ya chanza kaya tukun yadauketa cidak yasa amuta yashiga yacewa hajiya zaigai husna asbity batada lfy,,ayya Allah yabata lfy ,,maza kuje sai kun dawu ,,har ransa yaji dadi,,,,suna inasa Asibity kwajin farko Akace tana dauke da ciki har na tsawun sati uku ,,,sosai umar da husna sukayi murna akabata makunkuna sukayu gidah,,, Suna isowa ya kai husna daki sai gurin hajiya yanata washe baki ,,tace auta irin wannan farin cikin ko tasamu ne ya jikin husnar ,,,ay jiki da sauki hajiya Ashema yafara sosa keya ,,,Asheme auta yace ay cikine da ita ,,,ta dada washe baki kai masha Allah Allah yaraba lfy ,,,Amin yace ,,,,muje maza in dubata,,,tare sukashiga husna na kwance kan kujera ,,,ta sako suka gaisa da hajiya ,,,tamata ya jiki tafito,,,, Bayan kwana biyu umar ne yake aykin gida sbd amai na wahalar da husna ,,,lami tashiga gaida hajiya bayan sun gaisa tace hajiya kina sane da umar kuwa shi yake aykin gidansa gabada sarauniyar na kwace wai ita mai ciki akanta aka suna ne ,,,tace haba banga tazamaba ay ina nan da yazama solobiyu ,,,baram tashiga sashen umar ,,,tasameshi yana wanke2 kuma ya jika inner ways naishi dana husna zai wanke ,,,aykuwa tafara jaraba ,,sbd ka auro jarababbiya shine zaka zama boyi ,,,hajiya kiyi hakuri batada lfy ne shiyasa ,,,rufemin baki akanta aka fara ciki ne ko sauron ba mata bane ,,,ke husna fito ki karbi aykin na ,,shegiya duka dauka kwata kwata kwanki nawa a gidan nan wai harkinada ciki gadon jaraba,,,da kyer ishaq yazu wucewa yajita ya shiga yafito da ita ,,,, Kuka husna tasa tace umar kaiwa mahaifiyarka mgn mana wannan ay ba daidai bane tarinka min masifa ko yaushe haba,,,,kafin ta karasa yafara masifa haba husna ya kikiso nayi uwatace fa ita kikeso in hanata abin da takeyi ,,to bari kiji dolene in mata biyayya kekuma kimin ,,,dole kiyi hakuri da halinta sbd uwatace ita takawuni duniya kinason inyi yayane,,,, ran husna fa yabaci tace amma ay ba daidai takeba nikadai ta stana kullu masifa kadau mataki ni bazan iyaba gaskiya,,,ba matakin da zan dauka husna uwatace dole kiyi hakuri da halinta har Allah yakawu mana mafuta in bazaki iyaba hanya abude take baxan bijirewa uwata ba,,,,kuka sosai husna keyi tace Inna lillahi wannan fitina tayi yawa,,, Taku ummu farhana Yawan comments yawan posting 😘 *BRILLIANT WRITERS ASS* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfaharine) 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *BY UMMU FARHANA* *INAI MUKU FATAN ALHERI DAN ALLAH MASOYA KUI HAKURI*🥁🎺🎸🎼 *MAI DUBUN MASOYA DUNIYA SHIKE DA MAGANIN DACI*🎷🎺🎸🎼 *DEDICATE TO MY FANS* *HAKURI DA MASOYI FANS* *LEEMA FANS* *SURAYYAH FANS* *ASMENAT FANS* *ALFAH FANS* *SMASHER AND HUBBY FANS* *BRILLIANT 1&2FAN* *MARYAM FANS* *INA MATUKAR GODIYA DA ADDU,UINKU GARENI NA GODE SOSAI* *BRILLANT INA ALFAHARI DA KU A DUK INDA KUKE ALLAH YABAR ZUMUNCI* *MY UMMA HARNIY GAISUWARKI DABANCE ILOVE U SOSAI* *INA CIGIYARKI MOMYN MUSSADIK INA KIKA SHIGA NE FATAN LFY CE TA BOYEKI* PAGE 5 Kuka sosai husna take sai da tayi mai isarda sannan tayi shuru ,,bayan ta nutsu ta dauki waya takira yayarta surayya ,,, Surayya na daukan waya husna ta fashe da kuka ,,,lfy husna daga daga wayata sai kuka meyafaru ,,,,nan dai tagayamata duk yadda suke ciki da hajiya da kuma umar,,,,to ay wannan ba maganar waya bace kibari gobe week eid zan shigo maidugurin da wuri ,,,sukayi sallama ,, Umar ma bayan yafita abin ya dameshi bai ma jira an tashiba ya bar offers yatsaya a wani wurin cin abinci yasiyawa husna ,,,sbd ko ta girka bata iya ci ,,, Sallamarsa ke da wuya hajiya ta leko ta window tace auta har an taso daga aykin ne yau ,,,,shuru yayi zai wuce tace zonan umar ,,ba yadda ya iya haka ya zagaya yashiga tace bani laidar in gani mika mata yayi ta bude semo ne da miya da ferfeso ,,,tace eyyye wato ita kasiyuwa Dan daurewa karya gindi ko ,,mu ta dafa mana mara dadi ita asyu mata mai dadi ko? Aa bahaka bane hajiya in tadafa ne bata iyaci ,,,to sabun salo kenan nikam ban taba jiba ace mace waidan tanada ciki bazataci abin da ta dafaba,,,to nima zaci tana ,,yace to barin in siyumiki naki ,,,,aaa duo ya ishemu bani kwano in diba ,,,haka dai badan ranshi yana soba yakawu da diba tabashi sauran,,, Yana shiga bangarensu husna yasamu tanata amai kamar ranta zai fitah ,,,dagudu ya karasa yanamata sannu haka dai ya wankemata jiki ya dagata cidak sai falo,, kicin ya wuce yadakku plant yazubamata guntun abinci yamikamata ,,,,baiwar Allah tsabar yinwa ita batama kula da hajiya ta diba bah,,,, Bayan taci tadawu hankalinta ta kalli umar ta harareshi shi umar ma abin dariya yabashi ,,,,yace my husy ya ya shuru tayi bata kulashiba ,,,tasowa yayi yazu inda take yadau kafarta yasa akan cinyarsa yafara mata susan kaya daga kafa ba saurarawa ba har kirjinta yanayi yana shafata daidai kirjinta yace my husy nida beby zamuyi kukawa akan nonon nanfa nima bazan barmishi ba ,,,,idai husna sai lumshe ido take ,,,ciro nonon yayi a riga yakai masa cafka tsutsa yake kamar yasamu lolypop kifin kace me su husna an mantama da fishi an shiga duniyar maaurata ,,,sosai suka farantawa juna rai ,,umar bai sake fitaba yana ciki yana taya matarshi aiki amma saida suka rufe har kufar palo tukun ,,,,, Washe gari ma dai basu ko bude kufaba kasancewar ranar hutu haka suka gama gyeran gida suka bike da love😃 Buga kufa sukaji da sauri husna ta zumbula katun hijabi tafito ,,,tana budewa daga yayar ta ihun murna tasa ta rungumeta suka shiga ciki,,,,, Bayan sun gaisa tasha ruwa umar ma ya gansheta ,,,tace. Umar gunka nazu jiya husna takirani tagayamin halin da take ciki da hajiya shine Nazu inji hakane inko hakane yakamata kadau mataki ,,,shuru ne ya ratsa gurin chan dai umar yace hakane Anty to in hakane wani mataki ka dauka akai ,,,, Murmushi yayi yace anty,ana daukan mataki akan iyayene ,,,to ko ana dauka nidai ban daukaba ,,,hajiya ita ta haifeni kuma duk da rashin kyawun halinta ina sonta ,,abinda takewa husna ba karamin damuna yakeba amma bayadda naiya inason husna sosai,,,ina jin baci rai sosai in a taba dawani ne yake taba husna zan iya kisama amma hajiya uwatace uwa kuma tafi karfin wasa ,,,, Nasan husna tana sona to in son da gaskene to ta tayani yiwa mahaifiyata biyayya ,,,in kuma bazata iyaba bazan dau hakkin taba Jikin surayyya yayi sanyi tace to umar amma dai kayi wani Abu tunda kana da hali kakuma wani wajen man ,,,yace said na Naimi izininta tukun ,,,,tashi yayi yafita Hakada surayya tayi tabawa husna shawara kuma tace lalle umar yafiki gaskiya kiyi adua Allah yakawu rabuwarku haka dai husna ta hakura badan rants yasoba *bayan wata takwas* Hakadai rayuwar take tafiyawa husna da dadi ba dadi ,,,suna kwance da umar bayan sun gama harka ,,,daji ciwon Mara hakadai har takasa bacci ,,,wani fitsari yadameta tana shiga bayan gida ,,tana fitsari sai taji wani ciwo Mara misali salati ta zabga kafin kace me sai ga ya tafado ta rangada kuka ,,,,wani duruwa umar yayi yayi inda yakejin kuka aykuwa yana shiga ya tozali da jinjira sa wutsul wustul take ,,,haka dai suka yanke cibiya sukai kumai dama ita husna ta iya kumai dumin yayarta maikaciyar asivtyce,,,, Sun gyra Ku ina hatta wankan jinjira sunyi ,,,bayan sungama tace baban amera sunan da take gayamasa tunda tasamu ciki, yace naam tace kaje kagawa hajiya mana,,,, aa kwanta ki huta dasafe sa ji ,,,, Da Asuba bayan yadawu daga masallaci yashiga yagayawa hajiya ba laifi tayi murna kuma tazo kallon jinjira har tazaba mata suna halimatu sadiya sunan yayarta ,,, Su lami iyayen gulma har dacewa Ashe da su husna ba a jaraba aka tsayaba har ahaihuwa ma keda mijin kukeyi,husna dai murmushi tayi ,,,, Anyi suna sosai yan damaturu ma duk sunxo ya taci suna halima yayar hajiya ,,suna cemata leema,,, Ba laifi hajiya nason lema ita ma husna abubuwa sun mata sauki yanzu ,,,, Wata lema hudu sai ga wani ciki hakadai shima ansha rigima har ta haifi ,,jamila melat ,,melat nada wata hudu sai ciki rabiaa wato umma harniy, To An an ne dai hajiya tafasa kuka tace said,umar yakara sure matarsa ka kwanika ga haihuwar yaya mata ,,,gayyar tsiya zasu talauta mata da Taku ummu farhana Yawan comments yawan posting😘 *BRILLIANT WRITERS ASS* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfarine) 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *BY UMMU FARHANA* *DEDICATE ASMA,U ZAYYANU MARUBUCIYAR KUYAGAR KUNCI,,KIDIN DABANCE HALINKI MA DAMAN NE INA JI DAKE KUMA INA SON HALAYENKI ,,,KINA YAWAN BANI KWARIN GUIWA ALHERIN ALLAH YA KAIMIKI HAR GADON BACCINKI*❤❤❤ *INA MIKI BARKA DA DAWOWA NAYI MURNA SOSAI SBD MUNYI MISSING NAKI ,MUMYN MUSSADIK*💃💃 *BRLLIANT INA SONKO INA JI DAKU INA ALFAHARI DAKU IRIN SOSAI DIN NAN LOVE U ALL* PAGE 6 sosai hajiya take kuka tana rashin mutumci ,,,daker aka lallaba haji akan tayi hakuri,, To ita husna abin ma mamaki yake bata a ganita ay ya,ya, matah ma arziki ne,,, hakadai take fama ita da yaran ta basuda sakat a gidan,,,, Cikin wannan hali umar yasiya wani fili kusa da gidan nasu ya fara gini nan hajiya tace husna bazata kuma gidan ba sai ta haifi namiji ,,,, Umma harniy ma dai watan ta hudu husna tasamu ciki ,,,sbd balain hajiya cikin ma buyeshi take ,,dan kullum cemata takiyi sbd jaraba ta tsuse mata da da rana yaje Aiki dare ma ba hutu ,,,,😃 A haka ta haifi surraya dan dai husna baza ta iya boye yar bane Amma kam da zata boye,da umar yaje ya fadawa hajiya mamakk tayi Dan batama San da ciki ba ,,ko barka taki zuwa tace yaya mata ne barkan mai zataje tayi kiwon banza yasameka umar ka kiwata wa wasu su aura ,,,,yo ya mace inba karuwaci zatayiba ina zata samu kudi ta taimake ka,,,abin dai ba tsari ,,,ko tarun suna hanawa tayi wai zaa talauta mata da,,,, To shima da umar abin ya fara isarsa shi gabada hahuwar ma yanzu bayaso ,,shekarasa biyar da aure ya ,ya hudu ya yanke shawara bawa husna shawara su huta,,, Sbd yanzu Sam baya samun kulawa a gurin husna kuma shi mutum ne ma bukaci ,,, Da kyer yasamu ta yadda akan su huta din ,,, Husna har ta Dan dawo hayyacinta ,,sbd sury nada shekara daya ,,,suna gwangwaje love dinsu,,,, Lema da melat ansasu mkrt pree nur ,,umma hary da sury ne a gida ,,,rannan an musu wanka an kaisu gun hajiya duk da dai bawani kulasu takeba Sukuma iyayen suna falo suna hira suna manne da juna sai ,,,sai ga hajiya tashigo da sury a hannunta ,,wai tana kuka,,tace karbi yarki karbi tsiyarki jara babbiya ga son miji ga son yaya ,,,kin mayarni mai rainu ko in kula da ya,ya, kekoma kina shafe miji,, jibi shigar da kikayi keda karuwa ba banbaci ,,,, Ran husna ya baci tace niba karuwa bace hajiya mijina nayi ba a titi nayiba,,kuma yaya mata ba tsiya bane rahama ne in sha Allahu sai kinci moreyarsu,,,kuka hajiya tasa tace umar kana jinta ko kanaji tanamin rashin kunya ko ,,, Hajiya kiyi hakuri wanan ba girmanki bane kinshugo daki babu sallama,,,wanan zubar da mutumcine ay,, oho kabi bayan matarka ko na gode nikuma yau sai zaba koni ko husna ,,, Kuka take tana sai yazaba ita ko husna,, Kunjifa fitina😃 Washi kaina,,,,, Taku ummu farhana, *BRILLIANT WRITERS ASS* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfahari ne) 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *BY UMMU FARHANA* *DEDICATE TO ASMENAT ZAYYAN ,MARUBUCIYAR BAKIN GANGA,HAR CIKIN RAINA INA JIN DADIN MUAMALA DAKE ,BA ABINDA ZANCEMINKI ,SAI SAKALLAHU KHAIRAN,ALHERIN ALLAH YA KAIMIKI HAR BIRNI SHEHU* *BRLLIANT NAGODE DA KULAWARKU ALLAH YABAR ZIMUNCI MUYISHI HAR A ALJANNAH* PAGE 7 Kuka sosai hajiya takeyi wai umar yazaba ko ita ko husna ,,,har kasa umar ya durkusa yana bata hakuri akan tayi hakuri ,, Au kafito filli kacemin husna kazaba ,takuma fashewa da kuka shima umar sai yasa kuka chak hajiya ta tsaya tace nashiga uku ni rabi umar akan mace kake kuka haka lalle nayi sake ,kawai tajuya ta fita,,, Sosai husna take kuka tace umar zan fita a rayuwarka kazauna da mahaifiyarka ,kazabeta ka barni ,,,umar yace haba husna kibarni da hajiya nasan yadda zanyi da ita kawai yabi bayanta,,,, Daker da sidin goshi hajiya ta yarda da sharadi zaiyi aure,,yace Ya amence amma sai ya gama gini,,, Husna dai haka ta hakura dan ita arayuwa ba abinda tafiso kamar yaranta kuma rabuwa da umar,kamar rabuwa da yaranta ne da tasa ko sun rabu ina zata da yara har hudu,,,malat ce tace momy kiyi hakuri kinji ,,murmushi tayi tace ya wuce kumuje kicin ,duk da yaran kanane tana shiga kicin dasu sbd a gidan badu isa su sakeba ,,,, Da safe duk yaran gidan sun shirya skull ,,kafin sutafi sai sunbi sun gaida hajiya,,,sunje sun sameta tana raba sweet ,yaran hamza da ishak mazan duk anbasu bibiyu akwa khairat yar ishak itama biyu,akazo kan leema akabata day,,melat ma daya sai cewa tayi haji ya daya naga su affan biyu akabasu,,hajiya tace eh ,melat tace to mukuma day day akabamu,,, Ran hajiya yabaci tace kunjini da yarinya zaki hada kanki dasu affan ay su mazane ,,,melat tace to khairat ma biyu kika bata,,, ce anbata ,kaji fitinanniyar yarinya nace anbata taci albarkacin yara mazan gidansu kekuwa gayamin akwai namiji a gidanku ne ,ay yara maza albarkace dasu maza bani guri, da gudu ta isa guri momynta tace momy meyasa baki hafi namiji ba hajiya kaka tace wai ,kafin ta karasa husna tace yi shuru melat karki damu da wasa hajiya take miki ,,maza je mkrt ki yi karatu kizama dr ki kaini makka,,,da gudu ta fita,,, Dafe kai husna tayi tace wannan masifa tayi yawa wai shin me laifin ya,,ya,,mata ne Haka dai ake tfy yau fari gobe baki,,, Husna da umar ne suna hirarsu tace my kwana biyufa ina jin mutsi a cikina kuma naga yadan kumbura ,,,yace haba mugani ,,,daga rigar tayi ya dade yana kallon cikin,,chan yace husna anya baciki garekiba ,,,tashi tayi zaune tace haba dai,,, Yace inaga yaushe kikayi alada tace ay tonda nafara planing banayi ,shuru yayi ,yace Allah ya kyeuta gobe maje asiviy,haka dai suka bige ta harka, Dasafe sun shiraya tare da yara ,,don zuwa asivity ,,gabadaya suka shiga gaida hajiya,,da ker ta amsa ma husna ,takuma ce ina zaki kin wani jero yaya mata kamar samera ,,,husna murmushi tayi tace zanje asivity bana jin dadine ,,,dariya hajiya tayi tace ankuma kenan,, A asivity anyi scan an tabbatar cikine ,,,da farko husna ranta ya baci amma kuma ana cewa namiji ne ,farin ciki ya bayyana a fiskarta ,suka rungumi juna da umar suna godewa Allah,,, Haka suka nufi gida ciki farin ciki ,,suna tafy husna tace my yanxu kam an fasa mun kishiya nasan yau daga hajiya taji zata soni zata bari mukuma sabon gidah,,,dariya umar yayi yace my husna bazamu gayawa hajiya kina da ciki ba sai mun tabbatar,take husna ta hada rai tace ay yanxoma mun tabbatar tonda Dr ya fada ,,yace hakane duk da haka dai muyi shuru tace to ,,, Haka husna take ta rainun cikinta bana bata boyeshiba ,,kuwa ya ganshi,,, siyayyar kayan yaro kuwa abin baa magana ,,, Haka har Allah yakawu ranar haihuwa ikon Allah kuma aka haifi mace,,,, *cigaban labarin* Ko biyuni Ummu farhana 😘 *BRILLIANT WRITERS ASS* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfahari ne) 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *BY UMMU FARHANA* *DEDICATE TO MY FANS*❤❤❤💋💋 *MASOYANA KU CIGABA DA HAKURI ,,NA JINA SHURU ABUBUWA NE SAI A HANKALI BA LKC SOSAI ,INA BAKU HAKURI ,RASHIN JINA KULLUM* ,,, PAGE 8 Haka surayya ta kama hannu su leema suka wuce sashensu ,,lami kuwa aranta cewa tayi jarababbiya ay bansan kina nan ba,, Husna sosai tasawa kanta damuwa ita kishiya ne bataso ,,, Bayan umar yadawu a aiki ,,yadauki jinjira ya wucewa zuwa gurin hajiya bayan sun gaisa ,,yace hajiya nakawu jinjira naji baki fadi sunan da zaasa mata ba,,,cewa tayi bani da suna haba umar kai har wani son yarnan kake ace kai kullum a haihuwar mata ,,,baka marmarin da namiji ne nidai abin nan ya isheni ga haihuwa akai akai ga kuma *ya,,ya,, mata*,, Sunkuyar da kai umar yayi yace kiyi hakuri hajiya Allah ne bai bani da namijin ba ,,,kuma ay da mace da namiji duk dayane ,,masu albarka muke nema,,, Kul kar kayiwa Allah sharri husna dai Allah bai bataba amma kaikam ay baka so bane ,,,shuru umar yayi ,,ta kuma cewa yau basai gobeba zanje gidan kawata hajiya indo in tambayu maka mata,wallahi nan da karshen wata nakeso kayi aure, wata tara masu zuwa in samu jika namiji,,,sai sannan umar yace ay hajiya kinada jikuki maza dayawa gasunan,,naka nakeson gani umar ,,,yace to hajiya yadda kike so haka zaayi,,, Yace hajiya baki fadi sunan yarinyar ma,,tayi shuru tace kaje uwarta ta zaba mata kuma ban yanda da suna ba ,,,bani guri, haka umar sim sim yafitah,,, Yana shiga sashensu ,husna tana ganin shi rai abace ta.mike ta karbi beby tace hajiya tace kayi aure ko na shiga uku ni husna ,,,surayya ta dakamata tsawa tace wai ke akanki aka fara kishiya ne haba,, Husna tace yanzu shikenan in taxo ta haifi namiji na ga ta kaina ,,,umar ne yace husna saurareni hajiya tace tabaki dama kisawa yarki suna da kike so,,, Tace hammm tagaji da samu suna ko sheken ,,ni inason kayana ,,,nasamata maryam sunan ummana,kuma sai ta fashe da kuka tace Allah ban raina kyeutar kaba ya Allah ka samin hakuri cikin wannan jarrabawar,,, Haka umar yayiwa yarinya huduba da suna maryam ,,,shuru har ana jibi suna ba zancen cefanen sunan,,husna tace my bakayi zance suna ba shuru ,yace hajiya tace babu suna kiyi hakuri ,shuru tayi tafito falo da gayawa surayya ,ay bata jira karshen zance ba tayi waje sai dakin haji ,,, Da sallama tashiga ,,hajiya ce ke shirin fida,, aw hajiya fita zakiyi ne ,,tace eh surayya da wani Abu ne ,,tace eh batun suna nazu naji danki yace ba suna to wallahi ko sama da kasa zata hade sai anyi suna haba yar shegiyace ko me ,,,hajiya tace ba shegiya bace amma ay mace ce mace koma har wani daraja ne da ita,in zakuyiwa yarku suna ban hanakuba amma ba sisin umar ,Dan aure yasa agaba yanzuma naimar masa aure zanje,,,, Surayya tace wanan damuwarki ce ki aura masa hudu in kin isa ba akan husna zasu zauna ba. ,,,kuma in keki ke bada haihuwa ki basu mazan,,, Suna kuwa sai anyi kuma umar ne zaiyi tunda shine uban yar Tana gama fada tayi waje hajiyama fitowa tayi tayi gidan kawarta naima wa umar mata, Surayya bashiga sashen husna tace umar ,dasauri ya fito ,tace mgnr suna wallahi in bakayi suna ba abakacin aurnka da husna haba hakurin tayi yawa sbd ta haifi mace ,,,yace anty kiyi hakuri umarnin hajiyane ,,,tace ay bance doleba ga hannuna ko kudin suna ko takardar sakin husna in natafi da ita nayi sunan da dalili ,sai kuma tasa kuka umar sabda maraici kake mana haka ko,,rikicewa umar yayi yace to anty ki rubuta me kuke bukata yanzo ,,haka suka rubuta suka bashi yanufi kasuwa,daman shima yanason ayi to amma yana tsoron rigimar hajiya,,, Gidan hajiya indo bayan an gaggaisa an taba hira hajiya ta kwalawa yarta hajar kira,ta fito ,tace kawuwa bakuwa ruwa,tana fita hajiya tace indo ina kika samu budurwa haka tace,kai hajiya har kin manta hajar ne auta tace ay dayake makarantar kwana take jiya ta dawu sun gama,,, Hajiya umar tace shekenan faduwa tazo daidai da zama dama danki umar nazo naimawa matah ko a ya,ya, yanuwanki,Ashe akwai ma a gidah,,, Indo tace to ina matarshi ,tanan nan kari zaiyi ,,indo tace amma dai lfy ko ,,hajiya tace inafa lfy bata da aiki sai haihuwr ya,ya, mata gasunan har biyar ras,,indo tace gaskiya kama mezaayi da tarin mata ,,,hajiya tace Allah yasa dai baki mata mijiba ,,tace ay ko anyi a fasa ga na gida, ba ayiba ki turushi yazu su dai daidaita,,, Haka hajiya tayi godiya SBD ita gani take hajar tunda duk gidan su mazane ita kadaice mace to ba makawa itama maza zata haifa kuji fa,, Yaune suna ya taci suna maryam kuma yau surayya zata kuma gidanta damaturu ,,haka tayi tayiwa husna nasiha sanan tace mata kuma tayi hakuri ta rage kishi,,, haka surayya ta tafi ,suna begen juna da yar uwarta,,, Umar ne zaune suna hira da hajiya tace masa ,ka shirya kaje gidan kawata indo mun gama mgn da ita ,,zakaje Ku daidaita da yarta ,,, Ra's gaban umar yafadi har wani gumi ya hada yace hajiya da wuri haka banfa gama gini nah bah ,kuma kinga,tace rufemin baki India nice uwarka aure da hajar ba fashi husnan kishi ya kasheta,,,, Jiri ne yake dibansa haka ya karaso sashensu ,yama rasa ta ina zaifara gayawa husna,,, Kubashi shawara makaranta taya zai fara😃. Taku uwar farhana😘 *BRILLIANT WRITERS ASSO* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *YA,,YA,, MATA* (Abin Alfaharine) 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *DEDICATED TO ZARA,U A MAHMUD* *BANA GAJIYA DAI NACE KUYI HAKURI* PAGE 9 Husna tai mai sannu da zuwa ,,,ta kawushi abinci ,,shi dai yayi jugum dashi yama rasa ha zaiyi ,,husna tace my lfy naga kayi shuru ko da mastala ne kaci abinci mana,,, Yace to haka dai yake chakolar abincin daga karshe dai yatashi ya shiga wanka ,,bayan yafito mah ya zauna shuru,,, Matsuwa kusa dashi husna tayi tace darling menene wai ,,,kafin yayi magana sai ji sukayi ance eyye lalle mah kin hanashi fita ko wato kai umar nace kaje gidan indo gurin hajar shine kazo ka zauna ko,, to maza tashi ka tafi indai ni na haifeka wannan aure ba fashi sai anyi,yace to hajiya naji zantafi amma bari muyi mgn da husna dama yanzu nakeson gayamata sai in tafi,,,, Sbd itace uwarka ko sai ka naimi izinnta ba ,,sai tasa kuka ,shikuma umar aduniya ba abin da ya tsanah kamar. Kukan hajiya ,ay baibi takan husna ba ya zari key yay waje,,hajiyama tabishi a baya,, har tafita ta dawu tace, bari kiji na naimawa dana mata wanda zata haifa mar yaya maza kekuma ki zauna ki yi ta haihuwar mata takaicine zai kasheki ,tajuya a fusace tai waje,,, Husna dai duk masifar hajiya bai dametaba abin da ya dameta shine mgnr auren umar ita a rayuwarta kishiyace bataso ,,haka ta zauna zaman kusan awa ba kuka ba addua ,,,chan dai tace Allah humma lasahala har zuwa karshe,,atake taji wani sanyi ya ziyarceta kuma chan sai kuka sai da tayi mai isarta San nan tai shuru ,,,tafara tunani,, Umar bayan fitarshi bai zame ko ina ba sai gidan abokin shi salim ,,awaya yakira salim yafito yace abokina ya akayi ne yau bazaka shigo bane ,,,umar yace barni anan kawai ,,,salim yace to ya na ganka haka a gigice ,,umar ya bashi lbrn yadda sukayi da hajiya ga kuma husna ,,,salim ma yaji ba dadi amma sai yace umar dolene kabi umarnin hajiya ita kuma husna kaje ka rarrashi abinka barin shiga in kinsta in zo in rakaka,,, Bayan salim yafito sun shiga muta suna tafiya umar yace salim a rayuwata bani da raayin auren mace fiye da daya amma gashi hajiya ta matsamin kawai dai da uwace,,,salim yace hakane umar dama kana naka Allah na nasa, Bayan sun isa yaro suka ayka ya kira musu hajar inji umar ,,,bayan mintina kadan sai gata tai musu iso dakin zaure ,, Sannu da zuwa tai musu a yangace sannan tace wanne ne angon nawa salim da umar duka abin yabasu mamaki ,,salim nai yayi karfin hali ya nuna umar yace gashi nan ,,,dasauri ta kara kujerar da yake zaune ta kamu hannunsa tace ina ba barka da zuwa da fatan ka amince dani kamar yadda na amince da kai,,,shidai umar abin ma haushi yabashi ya warce hannun sa ,,daga kan da zaiyi sai yaga wayam salim bayanan,,shima sai ya mike yace to ni zantafi ,,,zaro ido hajar tayi tace haba daga zuwa kai ko mgn ma bakayiba ,ta fara dire kafa alamar shagwaba ,wai bazai tafi bah,,, Sai sannan umar ya karemata kallo ba laifi bata da muni ko kadan ,,,yace kinga bani hanya sauri nake ya hada rai bashiri ta matsa,,, Yana fita yacewa salim kai banza ne kawai zaka tafi ka barni,,, salim ya kwashe da dariya yace to ay gani nayi ba a bukatar gabatarwa kaga yarinya karama da rawar kai lalle hajiya ta hadaka da kwaila suka dada kwashewa da dariya umar yace in banda hajiya ina zan kai wan nan uwar rawar kan ay wataran sai in duketa dariya salim yayi yace sai kace a shirin film ,Kai dai Allah ya sanya Alheri kawai ,shuru umar yayi,,a haka ya sauke salim ya wuce gida ,,, Yana isa gidah da slm zai wuce gurinshi dan sauri2 yake yaje yaga husna a wani hali take ,,,,amma kash Ashe hajiyama jiransa take ,,sai jiyayi ace zunan auta ,,,jiki ba kwari ya karaso ,,tace haka zaka wuce baka gayamin ya kukayi da uwar maza ba😃😃,, umar yace wakenan tace hajar man ,,,,,dry yayi yace tanan tana gansheki ,,,tace fatan dai tayimaka ko? Shuru yayi yace hajiya sai daifa naga tanada rawar kai dayawa,kuma bata da kunya ,,,,to kaji fitina rawar kai rashin kunya ,,ay duk ado ne to bari gaji aure ba fashi kuma a sabun gidah zakasa uwar maza dumin itace da gidah😃😃 Shidai umar shuru yayi so yake tagama jarabarta ya je gurin husna,,,daker yasamu ta barshi ,,,ya shiga gurinshi ,,, Yana shiga husna ya hango a gujerar da yabarta ,,,yakarsa da sauri,,, my husna bakiyi bacci ba ,,,tace umar taya zanyi bacci bayan kana tare da wata mace kuna hira,,,sai ta fashe da kuka tanacewa umar yanzo kaje haba kasan banason kishiya kuka take sosai shikuma umar rungumarta yayi kawai,,,,,, Taku ummu farhana😘 *BRILLIANT WRITERS ASSO* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *YA,,YA,, MATA* (Abin Alfaharine) 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *BY UMMU FARHANA* *DEDICATED TO* *jannat* *ummu safwan* *saudat Zaria* *maman bashir* *nagode sosai da kulawar ko gareni ,Allah yabar kauna*❤❤💋💋 *BANA GAJIYA DAI NACE KUYI HAKURI* PAGE 11 Tafiya suke husna tana share hawayae shikuma umar yarasa me yakemar dadi aduniya ,,,, gefen hanya yayi parking yace haba husna kukan nan ya isa da wanne zanji ne, kiyi hakuri husna duk wata mace da zatazo bayanki take ,,,INA Iya kukarina abin ne yakeson fin karfina ,,,pls kiyi shuru ina sonki inason ya,,ya,ki har zaciyata,,,daker husna tayi shuru,,tace to mu tafi man yace sai kings murmushi tukun ,,tayi dry tace to muje masoyinah,,, Haka sukayi tafiyarsu ciki nishadi da kwanciyar hankali har suka isa yobe,,,da murna yara suga shiga suna murna surayyah tafito tana sannuku sannuku,,husna da umar ma suka shigo tace kaga ango mu da muke shirin zuwa muku biki nesx week ,,,dariya umar yayi husna kuma ta hada rai,,, Bayan sun ci abinci sun hutane umar yace bari yaje sallah,,,yana fita surraya tace wa yaran maza kuje kuyi wasa,,,sannan tace husna me yake damunki ne duk naga kin rame, sannan kuma me kikazoyi keda kuke da hidimar biki,,,kuka husna tasa tace haba anty ke abin ko damunki baiyiba zaamin kishiya ,,ni zaman gidan ya.isheni nace yakawuni nan sai bayan aure in kuma ,,,baki surayya ta bude tace bansanki da wautaba husna mijin naki zaki barwa wata sbd. Kishi ,,,wai shin kishi haukane ,,baza zaunaba yara dai zasuyi hutu anan amma kekam ,,,husna kuka sosai take tana cewa anty kena bakisona,,, Sai da tayi mai isarta sannan surayya tace ,,husna ina jiyemiki wani abune bawai bana sonki bane amma yanzu in kika bar umar shi kadai ay yasamu.lkc zuwa gun ita amaryar dole sai kin kuyi kissa.yaran yanzo karance karance ya koyamusu kumai,,,kinan kina fama da bakin kishi zata.kwace.mki.miji, ta barki da hamma.,,in zakiji shawarata ki kuma dakinki ki kula da mijinki inan zuwa ran alhamis ,umar ya aiko kudi a sai miki kumai ranan zanzomiki dashi ,,daker husna tayadda zata tafi amma sai gobe,,,,bayan umar yadawu surayya tagayamasa.yadda sukayi sosai yaji dadi yace to zai jirata.gobe n su tafi,,, *gidansu Amarya* Hajar ce kwance a cinyar mamanta ,,,mamar tace auta no kuna waya da angon naki nai,,,ta zumburu baki tace aa momy baya kirana in nakirashi baya dauka ,,kuma sau daya yazo sai dai abukinshi salim ne ke kawomin kumai ,Ko jiya da aka kawu laife wai baya gari, h indo tace bazai yuwuba take ta dau waya takira hajiyar umar ,,bayan gaisuwa ,,,tace dama ingayamiki umar fa baya zuwa zance ga autanan tana tafishi shine nace lfy ,nan dai hajiya tabata hakuri akan zata turashi,,, Ta sauke waya tacewa lami kinga shigeyar yarinyar nan husna ta hanashi zuwa gun hajar ko,,,lami tace kwantar da ranki hajiya tunda yanzu tayi yaji in umar yadawu hanashi zuwa biko zakiyi ,,kinga amarya taci karenta babu babbaka ko?dadi Yakama hajiya tace haka zaayi zaizo yasameni ay, Duk wani Abu na gyeran jiki ciki da waje saida surayya ta hadawa husna da shawar wari masu amfani,,,haka suka taho ,hasna dai badan ranta yana so ba,,,, Su lami da hajiya da matar ishak Suns zaune ,said ga umar da husna suna tafe suna hira da dry,, Da SLM sukashiga ,hajiya tsabar mmki said da tace ke dama ba yaji kikayiba,,,murmushi husna tayi tace na kai yara hutune kuma da goron biki, hajiya dai ba haka tasoba,,, Bayan magariba ,hajiya da kanta takira umar tace maza ya wuce yaja zance in ba so yake yabata kunyaba,,,,haka taxi badan ranshi yaso bah,,,, Hajar tana fitowa da gudu taje ta rungumi umar ,wai tayi missing dinshi,,take yaji tsikar jikinshi ta mike da ker ,,,ya saita kanshi yace ke ina miki wasane ,,,zakiwani kamani,,,tace haba ya umar nayi missing nakafa ko baka so naneh ,,,yace dama nacemiki ina sonki ne ,,shuru tayi chan kuma tace ni ina sonka, ay, haka dai take ta hirarta ,dayagaji yace zai tafi,,,,, Yau ake jeren amarya ana tama husna habaici ,,,chan yamma said ga na husna surayya ta ayku har yafi na amaryar ,,itama dai anmata jere mai kyeu,,, Rana bata karya yau dai an daura auren hajar da umar,,, To gadai uwar maza ta iso Ku biyuni ,,, Taku uwar farhana *BRILLIANT WRITERS ASSO* 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *YA,,YA,, MATA* (Abin Alfaharine) 👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀👱🏼‍♀ *BY UMMU FARHANA* *DEDICATED TO MY FANS*💋💋💋❤❤ *BANA GAJIYA DAI NACE KUYI HAKURI* PAGE 10 Rarrashin ta yakeyi yana bata hakuri ,,husna nima auren nan bason shi nakeba kinsan ba yadda zanyine amma kisawa ranki hakuri insha Allahu ba abinda zai faro ,,,tace hammm kuma yanzu daga ta haifi namiji shikenan ko,kaima zaka juyamin baya,, tasake fashewa da kuka mai tsuma zuciya ,,shima umar sai yasa kuka ,,,da sauri husna tayi shuru tace ,,,haba umar kuka kuma kayi shuru Dan Allah ,,,,yace to yazanyi husna ya kikeson inyi babu inda zanji sanyi sai gunki kekuma sai kuka kike habah,,,take tafara kuka kuka dariya dariya,,,shima yayi shuru yace ko kefa ,,,ya dada rungumeta sosai a jikinshi yana kissing dinta ,,,yace oya muje muyi wanka mu kwanta maza,,,a shagwabe tace ni bazanyi wanka ba fa yau ,,,yace ni zan miki maza ,,sidak ya dauketa sai bayi ,,, Washe gari da safe dayake lahadi ce umar yana gida da yaranshi da matatshi suna ta wasa da dariya bakajin kumai sai ihun yaran suyi guje guje yayi musu doki ,,,haka dai suke ta dariya , ,,, Lami ce tafito ta gaida hajiya ta zauna suna Dan taba hira ,,,hajiya tace na dauka bacci kike ,,lami tace ina naga bacci uban ya,ya, mata yana musu wasa dariya da ehu yacikamin kunne ,,,hajiya tace wa kenan tace wa in banda umar sai wasa suke da yayanshi suna dariya har uwar ,,,,hajiya tace ay munafukar yarinyace kinga tasan ta mallake shi zancen auren ko a jikinta ,,,hammm ay zai fito yasameni ,,, Umar ko saida ya hada gumi sosai yace to ya isa kuje kuyi wanka muje yawu maza ,,sai suka diba da gudu ,,,shima wankan ya shiga,,, bayan ya shirya yace husna har kefa zamu fitah ,,,tace to ,,yace bari mu gaisa da hajiya kafin nan ke shiya ,,,, Shida yaran suka fita daya a kafada daya baya yana Jan saura haka sukashiga dakin hajiya,,,da slm ton kan ta amsa tace sannu jakin ya,ya, mata eyye ji yadda ka goyusu sai sun kassaraka yau ni rabi naga fitina ina ita gimbiyar ta haduka da annuba ,,,maza kuyi waje, sum sum suka fice,badan ranshi yaso ba,,, Bayan sun gaisa ne hajiya tace ,,to mgnr hajar kawu kudade aje akai ,,kuma batun gidah a sabun gidah nakeson a ajeyeta,,,shuru yayi yasan abun da kamar wuya husna ta yadda ,,,take yasamu mafita yace ay akwai saura aiki sosai ,,kuma kudin sun karemin ,,,na dakata da ginin ,,, Tace ,,to badamuwa ay sai a gyera sashen chan nakusa daku tazauna kafin ka kara ,,,nan ma shuru yayi shi so yayi tace abari ya gama,,,,haka dai sukayi ta tattaunawa ,,,an tsayar da magana akan zataje tasamu baffanshi zaije gidansu hajar naima mishi auren hajar ,,,husna ce tayi sallama a nutse ta gaida hajiya ,,,hajiya tace to husna dana dai zaiyi aure nan da sati biyu nan da wata tara umar zai samu da namiji ,,,husna Allah ya tabbatar da Alheri ,,,hajiya tace Amen in da gaske kike , ,, Suna tfy a muta suna hira haka sukayi ta yawu guri guri sun shakata sunyi siyyah ,dan yanzu umar yana samu sosai a gurin aikin shi ,,,ya jidawa yaranshi kayan wasa sosai haka suka dawu gida shidai duka kukarinshi ya farantawa husna rai ,,ya kuma tabbatarmata shi wan nan aure tasa a ranta dole ne kawai ba yadda ya iyah,,,, Baffan umar sunje gidansu hajar an basu auren hajar kuma ansa rana kamar yadda iyayen suka shirya sati biyu ,,,, Lami da hajiya ne suke ta rangada buda wai murnar auren umar sukeyi ita dai husna tana jinsu aikin ta kawai takeyi tana adua akan Allah ya kawumata sauki a rant,,, Kasancewar hajiya tanada kudi kuma ita takeson umar yayi aure ,,,bata bi takanshi ,kashe kudinta take sosai tagama kumai harsu kayan laife ita tayi,,takera umar yagani yagani kuma ya yaba,,,, sannan yace hajiya ita kuma husna fah ,,,staki tayi tace bata dubu guma ya isheta,,,yace haba dai ,,,tace toh sai kayi yadda kakeso bari ma da kaina zan bata,,, Haka ko hajiya ta dau cingam da guro da dubu guma suka shiga shashen husna bayan sun zauna ne lami ta cellah mata goron a cinya tace to ansa rana hajiya kuma tace kashi kisai kayan fadar kishiya ,,,husna hawaye kawai take ,,, haka suka ta habaicin su suka fita,,, Haka sai yinin ranar husna tayi shi ba dadi har zuwa dare tukun umar yadawu ,,,tunda ya shigo ya gane yau husna ranta a bace yake, sai da yabari yara sukai bacci tukun ya janyu husna jikin shi yace matata meye tamuwar ki ne,,,, Kuka ne ya kufcemata tace umar anamin wulakanci a gidan nan ,,kumai daya danganci aurenka sai dai inji a wurin hajiya ,,nan tabashi labari,,,sannan tace yamata alfarma tunda yara suna Hutu ta tafi yobe gurin surayya ita bazaata iyah jure wan nan wulakancin ba,,,,, Hakuri bata yakumace shi bai Masan sun kawumata kudiba amma dama ya turawa surayya dubu Dari biyar taimata siyayyah ,amma tunda tanason zuwa to ta shirya gobe ya kaita ,,,godiya tamishi sosai ,,,, . Washe gari su hajiya da lami anata shirye2 ana habaici sai ganin husna sukayi da akwatuna,,, ta gaishesu tace ta tafi damaturu ,,,hajiya tace umma ta gaida aysha ,,,lami tace keko husna meye na yaji ba akanki aka fara kishiyaba kiyi zamanki man tanayi tana dariya,,,hajiya tace gayama ta dai aure ba fashi taje tayi duk yadda zatayi,itakan husna uffan batace ba ,, ta mike tace to mun tafi, Awaje tasami umar har sunshiga mota da yara ,,suka kama hanya sai yobe,,,, Nave Allah ya kiyaya, Taku ummu farhana😘 *BRILLIANT WRITTER ASSO* 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfaharine) 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *By ummu farhana* *DEDICATED TO BRILLIANT WRITER ASSO* *NA GODE DA ADDUUIN KO MASOYA NAJI SAUKI SOSAI ALLAH YABAR KAUNA* *INA TAYA ALUMMAR MUSULMI BARKA DA SALLAH ALLAH YA MAIMAITAMA NA* *SANNAN INA BAWA MASOYANA HAKURI NAJINA SHURU,UZIRI NE YA DAKATAR DANI* *INSHA ALLAHU ZANYI KUKARIN KAWUMUKU AKAI AKAI*👏👏👏 Page12 Mamaki sosai hajiya tayi ganin jeren da akayiwa husna lami ko sai zugata take ,wai umar ne yayi ,,,haka hajiya ta kafa ta tsare har sai da umar ya shigo ko gaisawa basuyiba tace umar wato ban isa da kai bah ko? Shuru yayi ,tace wato nace kar kayiwa yarinyar na kayan fadar kishiya shine ka chaza mata kayan daki ko? Yace haji nidai ban chanza mata kumai ba kamar yadda kikace haka akayi amma barin je inji ina tasamu kayan daki,karaf lami tayi tace daga yobe aka kawo kayan fa yace aw ina surrayyace tama ,,take hajiya ta gimtse karonsu da surayya ba kyeu ,,, Ankawu amarya an wuce ta ita dakinta anata buda ana shewa hajiya kuwa kamar ta zuba ruwa akasa ta sha Dan murna gani take ummar yagama samun da namiji, Karfe tara dai dai umar da salim suka shigo sashen husna suka nufa ba kuwa sai ita kadai tana zaune ,da sallama suka shigo bayan gaishe gaishe salim yayi addua ,sannan yace husna kiyi hakuri ki dauka kara auren umar a cikin jarabawarki take kiyi hakuri ,akan Wanda kike dashi ,,mu mun yadda da kaddara haihuwa ko wanne mai albarka mukeso,,, Kuka sosai husna take tace wa salim na gode sosai ,,,umar gaba daya ya rikice yana rarrashin husna ,,,rungumuta yayi sosai a jikinsa yana shafar kanta yana bata hakuri ,,umar dai har yafara wuce gona da iri salim ya kirashi yana dauka yace ,zan tafi fa hakuri yabashi ,wani zazzafan kiss ya kaiwa husna yace salim yana jirana sai da safe ki kulamin da kanki kin ji,fita yayi da sauri da zuciyarshi tagama karyewa,,,, Salim yace ,,kai da zaka bare sabuwa a leda ,shine kaje makale a ciki,,tsaki yayi yace kaima dai salim yarinyar nan mai zaasamu a jikin ta kwailace fa dariya salim yayi yace zakayi mamaki yaran yanzu kumai,ba abinda bata saniba dariya umar yayi yace nidai zanyi ba wan ba kanin gashi kasan ni ba ranar banza a gurina ,salim yace zaka ban lbr da safe ,, Haka suka isa sashen hajar su shiga da sallama daga ita sai kawayenta biyu ,,bayan gaishe gaishe ,,,salim ya yar nasiha da adduui ,aka shafa akayi dan barkonci , ,,, sannan salim ya ce kawayen amarya suzu ya saukesu ,,,umar ma ya mike yadan rakasu ya dawu ,,,, Yana shuguwa bangida ya wuce ya dauro Alwala ,,yashigo yace mata oya ji kiyi alwala tace to ,,,sunyi sallah rakaa biyu ,ya dafa kanta yay addua ,, Kazar da shigo da ita yace dauki kici ,tace kaifa ,yaya barin kawo plat ,a plat tasa tacemasa bisimillah ,laffayar jikinta ta cire ,ta zauna tafara cin kazar ,tace yaya kaciman shuru yayi mai kulataba ,yagar naman tayi takai bakin shi ,,mamaki yayi ,tace karbi man ,,murmushi ya karba a hannunsa yanaci suna ci tanata rawar kai ,shidai mamaki abin yake bashi,,, Kayan bacci masu dankaren kyeu hajar tasa ga kamshin turare sai tashi yake ta hau gado,,, shi umar yarasa ina zai kwanta kawai sai yadau pillo ya kuma falo, kan duguwar gujera ya kwanta,,, Hajar najin haka aranta tace chab ,yadda na matsu bazai yiwuba ,,,umar har yafara bacci yaji mutun a jikinsa da sauri ya bude ido yace ke meye haka ne ,,,tace tsoro nakeji fa ko a gida da umma nake kwana ,,,yace to ay nan bata nan ,,,kuka tasa ita dai ya mayarta gida tsoro take ji ,,,haka yatashi yace muje to ,,dama hadari ne agari da akayi wani tsawa hajar ta rungume umar tana kukan karya haka da rungumeta suka shiga daki aka fara ruwa,,ta kwa kankameshi ,,,umar ma dai yafara ,shiga wani hali,, kuma yana tunanin tayimasa karama😀 bai karasa tunaniba yaji an shafomar kan 🍌 ana mulmula,sosai yaji hankalinshi ya tashi ,da sauri yafara maiyar da martani ,,kafi akace me anshiga wata duniyar ,,,Asuba ta gari hajar umar, Husna kuka tayi sosai,itakuma surayyah takasa bacci kawai sai ta kira husna jin muryar husna a dashe yasa tafara mata nasiha daga karshe dace ta tashi tayi ta sallah ,,,aykuwa ba dadewa bacci ya kwasheta,,,, To husna a tashi lfy Taku ummu farha😘 *BRILLIANT WRITTER ASSO* 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfaharine) 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *By ummu farhana* *DEDICATED TO MY GRP NISAUL JANNA*💛💙💜💛 *kuyi hakuri da ummu farhanan Ku pls* Page 13 Da asuba husna ta tashi da ikon Allah ta tashi wasai tayi sallah ko kumawa batayiba ta hau aikin ta kafin takwas tagama kumai har abin karyawa ta zuba na umar harda Amaryarsa,jira take su tashi a kai musu, Umar kuwa tsabar shagali da akashe har makara yayi ,sai jiyayi ana shafa fuskarsa har suwa kirjinshi bude idon da zai yi hajar ce tana lumshe mishi ido ,,mikewa yayi da sauri sai bayi yayi wanka ya dauro alwala yafara sallah ,bayan ya idar yace hada rai yace kinyi sallah ne, tace aa yace to me kike jira ne sumi sumi ta tashi tafita,,,, Shuru yayi yana tunanin abin daya faru jiya shida hajar ,shida ya rasa a wai matsayi yasameta,shidai yaji ya shige suluf amma yasan yaji dadi sosai Amma yasan bai samu hajar a budurwa ba ,me hakan yake nufe ,,, kafin tafita yafita,,,, Shashen husna yashiga yasameta da hisnul Muslim a hannu yara kuma suna karyawa yana sallama harniy tace, la Abba yau a ina ka kwana ban gankaba har dakin momy naje ,,leemace tace adakin amarya ya kwana ,,,gurinsu yanufa yace lema na waya gayamiki dakin amarya naje, dry tayi dumin ita lema itace babba takai shekara takwas,,, Gurin husna ya juya yace momyn yara an tashi lfy tayi fari da ido tace lfy lau ya amarya hada rai yayi yace tananan,,,nikuwa nace daga baya kenan😀 Yaran ne suka bai bayeshi suna wasa ya daga wannan ya sauke ,,suna cin abinci shima yasa hannu suka fara ci haka dai umar ya sha shance ,da yaransa yama manta da wata amarya,,,, Hajar anci kwalliya ana jiran ango shuro babu shi har bacci yafara daukanta ga yunwa ita kuwa bata iya kumai ba ,,,chandai da dau waya tafara kiransa ,,,yanata wasa dayara sai kira ake yana tsinkewa ,,husna tace kadau waya man ,,,yana dagawa tace yaya ya shuru fa ina ka tafi ne,,,yace me Nene,, yuwa nakeji ,,,kashe wayar yayi yace lema dauku abincin chan muje,,, Suna shiga leema ta gaida ta ,yace ga abincin,,ci take ba sauki ,,,, Umar ne tsugune gaban hajiya tana masa fada ,,ka kula da hajar yar kawatace kar inji kar in gani ka jawa uwar yaranka kunne su zauna lfy,,,,kudayake kiramin su duka,ba musu ya kirasu,,,, Hajar ce tafara zuwa ba ko dan kwali ,,daret cinyar umar ta hau tana cewa yaya gani,,,tureta yayi yana menene haka wai,,, hannun kujera da zauna tana taunan cingam,,, Umar yace baki iya gaisuwa bame, tace aw hajiya ya kike,,, mamaki abin yabawa umar ,amma shuru yayi hajiya tace lfy ya bakunta da amarci tace lfy hajiya,, Husna ma tashigo da meema a hannunta ,hajiya tace sai yanzu kika ga daman zuwa ,,,,durkusawa tayi tace hajiya ina kwana na tsaya sallamar yara ne,tace sannu kaza uwar yaya ,,,,shuru husna tayi ,,,hajiya tace abinda yasa na tarako anan,,,shine in ja miki kunne akan hajar ki kula yar kawata ce koma uwar jikokina Maza,,,banason ayi abinda zai bata mata rai,,,husna tace zaa kiyaye hajiya,,,, Umar ne ya kalli hajar yace bakiga husnaba baza ki gaishetaba ,,,karaf hajiya tace ay husna ce zata gaisheta ta mata barka da zuwa,,, kallonta husna tayi tace barka da zuwa *uwar maza* murmushi hajar tayi tace barka,,hajiya tace akwai mai magana ,,,, Tsagal hajar tayi tace hajiya batum girki ni kinsan bana girki a gida ,,,hajiya tace kwantar da hankalinki hajar husna ce zata dunga baki abinci kafin asamumiki yar aiki ,,, Husna da taga abin zai wuce gona da iri ,,,tace hajiya inada mgn ,inajinki ,, A gaskiya bazan iya yimata girki ba,,,,sbd me inji hajiya husna tace kawai ,,,,aikuwa hajiya tafara balai ,dole kiyi dokatace da ke da umar duk mallaki nane husna tace aaa umar kika haifa tafi ficewarta,,, Kuka hajiya ta sa tace kaji ko umar a gabanka yarintarnan tamin rashin kunya,,,kiyi hakuri hajiya ,,a fusace yabi bayan husna,,,tana shiga yana Shiga,,, .husna hajiya kika yiwa rashin kunya wato bata isa dakeba ko,,, kin ban mamaki kishi hauka ne ,yarinya karama kike kishi da ita,,,, dariya husna tayi tace umar amma ta iya kwana da miji ay ko ,ko shima ni zan mata in zan mata shima to sai in hada da girki,bari kaji kuma batun yar aiki ka naimi biyu ,baxan dau raini ba yauwa ,daki ta shige ,,, Ya dade a tsaye tun ya kira salim ,yace yana gidah ,gidan salim ya nufa ,,,, Yana sallama salim yace angon kwaila umar yace kai bari kawai yarinyar nan Ashe fitinanne yace ,salim yace kaikuma jarababbe ne,dariya sukayi ,,umar yace wato salim yarinyar nan bansan a ya nasametaba,,salim yace kamar yaya ,,umar yace ,suluf na shige kuma gata karama sanda na auri husna tafita amma munsha wahala kan musamu hanya. Kuma da safe da kyer ta tashi dasu zazzabi,amma fa ita wannan ita ta tasheni,,,dariya salim yayi tayi harda ruke ciki yana kaga aykin kwaila,,,,,,,, Oga ya dawo,,,,, Ayi hakuri ba edit Taku uwar farhana *BRILLIANT WRITTER ASSO* 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfaharine) 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *By ummu farhana* *DEDICATED TO ZARA,U A MAHMUD* *masoyana naji korafin Ku akan in kara yawan typiny,to ina baku hakuri inada uzurori dayawa shiyasa ga hidimar gida ,kuyi hakuri dai kuyi maneji ,hakan sannu sannu bata hana zuwa* Page 14 Umar har yafara kulewa yace haba salim ya ina mgn kana min dry ,,,,salim yace mamaki kaban ay kaida kace yar kwaila kuma kaje kazage harka, uamar yace ay nagayama damuna tayi,amma dai ni zan tambayeta ina takai budurcinta ,,,driya salim yayi yace kai da baka da tabbas ,aya kasameta ,nidai shawarata kar kayi mata mgn ,kaga yadda kanuna bakason auren sai hajiya tace kawai rashin so ne,,, Umar yace to ya zanyi ne ,salim yace karabu ya ita kawai tonda ba wai kana sonta bane ,,,an riga anyi auren ,ba yadda zakayi ,,,umar yace to na gode,,,, Sai dare ya dawo gida ,,gurin husna ya shege ,,suna cin abinci ,yasamesu shima dama yunwa yakeji ,,,zama yayi suna ci yace my husy badai fishi kikayiba ,,,murmushi tayi tace aa,, yace kiyi hakuri kinji ,,,tace ya wuce ,,,,bayan sun gama ci hirarsu suke cikin kwanciyar hankali ,,,,,suna manne da juna ,kanta ya bude yace muga kitsun shine baki nunamin bah ,,,ta budemar yana shafawa yana kai amma yayi kyeu,,,,, Muryar hajiya sukaji tace sannu umar kekuma karamar karuwa ki makaleshi yabar yar mutane da yunwa ,,ko maza tashi nace, soko kawai ,,sum sum ya mike ya fitah,Ashe hajar kuka taje tasawa hajiya wai umar yana cin amanarta gashi kuma yunwa takeji,,, shine hajiya tace aykuwa yadawo ina zuwa,,, Umar yana zuwa daki ya shige ha kwanta shidai bakin ciki ya isheshi,chan sai ga hajar kansa ta fada tace haba yaya shine ka tafi ka barni ,gashi yunwa nakeji,,,,banza yayi da ita ,,,, Da safema yana tashi ya je gaida hajiya ,ya wuce gurin husna ,,achan ya karya ,,abinshi ,,,baya yakuma hajar tace nifa yaya yunwa nakeji ,,,cewa yayi to mezan miki ba ga kichinba kuma akwai kumai aciki ga kayan shayi nan ,,,tace yaya nifa ban iya girkiba kasan boarding skull nayi kuma ina dawowa akamin aure ,,umar ko kallonta baiyi ba ,,,wanka yashiga ,,, Hajar kuwa ta hau kujera ,ta dau wayarta,,wthapp ta hau ,grp dinsu ta shiga,, mai sunah ,, *MATAN HARKA* tana sallama akayi cha akanta kuwa yana ga amarya nan ,,,bayan an gaggaisa hajar sai lbr yake bayarwa,yadda sukayi sex jiya ,aykuwa aka fara bata shawarwari ,dakuma sex video ,,kala kala ,nan kuwa ta hau budewa tana kallo tana nishadi,har umar yafito ya shirya zai fita,,, Sannan tace yaya yace naam ,mgnr abinci ,gaskiya jiya naji yunwa sosai ,,,cewa yayi ki girka man yayi ficewarshi,,, Ita dai tasan ta iya dafa income da shayi ,,,kwanciya tayi ya cigaba da chart dinta,,, wani sex video ta bude ,,,take tafara lumshe ido tana jin shaawa ,,ruf daciki tayi tana matse kafa ,tana nishi,,,shikuma umar mantuwa yayi agogonsa ya dawo dauka,,,yasameta har wani lashe baki take ,,,,lekawa yayi yaga me take kallo kawai yaga b film ,warce wayar yayi yace ke hajar me zan gani,inna lillahi,,,itakuwa haushine ya gamata tace meye hakan ,,,yace blue film fa hajar tace to meye ba kuya nakeba,,mari ya kai mata , ,tace ka mareni ,,ko kulata baiyiba ,ya cigaba da doba wayar abin mamaki harda na yan madigo ,kala kala ,,,, kuka tasa tafita da gudu tana hajiya kinga ya umar ya mareniba,,, hajiya har zani yana faduwa tafi ,,tana rarrashin hajar umar ma ranshi a bace ya karaso hajiya ta fara mishi jaraba,,,shikuma ya rasa mai zai ce ,,kawai fita yayi ,tace hajiya wayata,,hajiya tace auta bata wayarta,,,ranshi baisoba ,haka yabata ,taimishi gwalowo,,, *bayan wata biyu* Yau umar a dakin husna yake har sun kwanta ,,hajiya ta buga musu kufa ,,,wai hajar ba lafiya tana ta amai yaxo ya kaita asivity,,,, Haka umar ya tashi badan rai yaso bah,,,ya dauke su hajar da hajiya da lami hajar sai wani langwabewa take ,,wani pravet sukaje bayan yan gwaje 2 Dr yace tanada ciki na sati biyar,, murna gurin hajiya baa magana,harda tambayar Dr mace ko namiji ,,,Dr yace ay yanxu baxan ganiba saidai in yayi wata hudu,,,hajiya tace ayma namijin ne,,,,magunguna aka rbt musu sukayo gidahh,,,, Taku uwar farhana😘 *BRILLIANT WRITTER ASSO* 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfaharine) 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *By ummu farhana* *DEDICATED TO* *UMMA ABDALLAH LEEMA FANS* And *MAMAN MUDIBBO* *DAMA SAURAN DA BAN AMBATABA INA MUKU SON SO SOSAI* PAGE15 Da murna hajiya aka shigo gidah ana ta tattalin hajar sai wani raki take ,,,suna shigowa gidah umar yace to hajiya ta kwana a gurinki, ,,hajar tace aa nidai ka tayani kwana Dan Allah,,,umar yace bazai yuwuba ,,,,nan da nan hajar tasa kuka da kakarin amai ita ala dole mara lfy ,,,hajiya tace haba auta ,,gayawa husna hajar ba lfy ,,sai Ku kwana,,,umar yace haba hajiya,,,tace banason wata mgn wuce,,,sum sum umar ya shiga gurin husna,,,, Baiwar Allah ana zaune ana jiran miji ,,,yana shigowa taje da sauri tana sannu da zuwa ,,ya jikin nata, yace da sauki ,,,tace to muje mu kwanta ko,,,shuro yayi chan yace kiyi hakuri husna zan kwana da hajar jikin ta ba dadi,,,shuru tayi ,,chan tace sai da safe ,,,ta shige daki,,,, shikuma ya fitah,,,, Hajar kuwa ansake wanka ansa nayti ,tana jin mutsin shi ta langwabe,,,haka umar ya shigo ya rabe ya kwanta,,,yana kwanciya tafara karkawar karya wai rawaar sanyi take ,,janyota umar yayi yana jera mata sannu ,,tana dada narkewa kafin kace me rawar Dari ya chanza ,yakuma soyyayah,,, Allah sarki husna itama dai yau ta shirya kwana da miji kasancewar yau yadawo dakinta ,,,haka dai tai ta juye da ker bacci ya dauketa,,,, Gari na wayewa hajiya ta bugawa husna kufa bayan sun gaisa tace ,yarinyar nan hajar bata da lfy kiyi girki da ita,,to tace ,,,,amma aranta tace ni wayakemin ,,hammm wallahi banyi,,, Hajiya ta fita tunsafe tayi gidansu hajar kai albishir,,shima umar yashiga sun gaisa da husna yace ki aykawa yarinyar nan abinci ,,,husna tace bazan aykaba ,,sbd me tace kawai ,,tace umar bazan fara abinda bazan iya ba ay bani kadai ce mace a gidan nan ba,,,yace ay ke nake iko da ke ,,,tace to bazanyiba fah,kaje ka siyamata man ,,,,yace ay wai batsson nasiyarwa kanshin naki take so,,,tace bazan bayarba,ran umar yabaci fita yayi,,, Chan da yamma husna ta gama kumai taga yakamata ta duba hajar fitowa tayi su surayya suna binta,,,,akwa yaran lami da na ishak ,,,Mubarak da Affan,suna boga balla zasu fita ,,,sai kawai yasamu surayya a kai tafara kuka ,,,husna ta juyu tace haba Affan baka ganine,,, yace kamar ya tace ka bugawa kanwarka ball a kai ,,,yace anbuga din sai me wata banxa ,,,aikuwa kai yarufe bakin shi ta kai mar mari Dan husna akawai hakuri amma batason raini ko Kadan,,, Kafin ta sauke hannuta sai ga hajiya shikuwa Mubarak ganin hajiya yasashi sa kuka ,bayan ba yaro bane yaka sha hudu ,,,kawai hajiya ta dauremusu gindine suna zuba iskaci,,, Da sauri hajiya ta karaso tace menake gani husna ,,may yamiki kawai Mubarak bafara shirga karya,,husna tace hajiya sury yabugawa bal na mai mgn ya zageni ,,,, To saime kaza uwar yaya duk inda zaaki ya,ya, suna binki kamar me ,,,to Ahir dinki karki kuma tabamin Mubarak akan yaranki mata ,,,wannan shine mai siyamin muta,,,kizo kin cika mana gidah da jarabar yara mata kai barak yi hakuri kaji, Yace hajiya ta mari banza kenan ,,,tace ko in ramama ne ,,,yace barin rama akan karuwar yarta nan ,,nan kuwa ya wankawa sury bari ,har saida ta shide hajiya tace yayi Dan albarka ,,,husna rungumar yarta tayi tasa kuka,,ta kuma gida ,hajiya kuwa sai masifa takeyi ,,wai akan ya mace zaa daki namiji,,,, Dare nayi yauma hajar ta Dada langabewa wai bata da lfy kuma wuni take tana chart ,, Husna tayi kuka sosai ta tausayawa ,sury har gurin yatashi ,,,umar yayi tambayar duniya taki gayamar,,har ya hakura ,,,, Sun kwanda kenan yana rungume ta husna sun fara sakin layi ,,,sai buga kufa akeyi ,,,tashi yayi yasa jallabiyarsa ya bude hajiya ya gani yace lfy hajiya tace inafa lfy hajar jiki yaki dadi ,,,kuma ka barta ita kadai,,,, Shuru yayi ,,tace wuce muja ka kula da ita tace da kai zata kwana,,,yau kam husna ta kasa mgn haka ya tafi,, Wasa wasa har sati ana haka abin ya dami husna indai ranar girkinta ne haka hajar takemata abin ya dameta sosai ,,,kuma tarasa mafita ,,,, Amma dai yau ta kudura aranta zatai maganin hajiya ,,,, Da wuri ta gama kumai yara ma tasasu bacci ,,,tasa wata shigiyar rigar bacci ,,,umar gabadaya ya rikice ,,har sun rife kufa tace ta bude ,,,basu wani zauna hiraba ,,,da yau da dau aniya,,,, daki tajashi ,,,sunfara sakin layi kenan husna tayi shiguwar hajiya ,,,dama da ganganta ta bari abude ,,,, Ba kunya hajiya ta shigo har falo,, yana auta jikin hajarfa ,,,itakuwa husna tanaji ,,muryar hajiya tashiga hurawa umar iska akunne daya tana wasa da dayan sai wani mishi yake yana gurnani ,,,zaro 😳hajiya tayi takuma da Sauri tana tuntube shikuwa umar yana duniyar dadi ,,,,,😀😃😄 Taku uwar farhana😘 *BRILLIANT WRITTER ASSO* 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfaharine) 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *By ummu farhana* *DEDICATED TO Asmeenat zayyan* PAGE 17 Murmushi husna tayi tace bakumai ay hajiya ,,,umar ne yace haba hajiya Husna yakata taje da yarta kinga ke kin taba zuwa ba sau dayaba ki dai dau wani abin,, To Dan neman soyayya sai naje ,,ita gimbiyarta ka ay tace inje ,,,kai zakace ga uwar ya nima ay jikata ce,,,, Tana fita umar yace haba husna yazakimin haka nifa so nayi in biya nawa mutafi tare ,,tace ba kumai kabarta taje ,taci arzikin leema ,,shuru ,yayi yace yanxo kin hakura kenan ,murmushi tayi,,, Hajiya tana fitowa ta kwalawa lami ,da harira matar ishak tace,,, kuna nan waccen shegiyar yar taci saudiya da makudan kudi Ku naku ya,ya ,ko tsnke dasake ,wallahi ,,,lami dafe kirji tayi ,tace kumafa Mubarak ma yayi sauka shi ya ba a bashiba,,,harari kuwa cewa tayi Allah ne yabata ,Dan ita bata shiga shirginsu,,,lami tace to yanzu dawa zasu makka ,,hajiya tace waida uwartace zata nikuwa nace nizan kaita kinga in naje in hana yar ibada kinga uwar kuma na hanata zuwa,,,lami tace lalle hajiya kinyi dabara ikon Allah muna nan yar husna taci kujerar makka hammm Haka aka fara shirin tafiya saudiya ,,,umar dai ranshi bai soba yadauki hajiya da leema ya kaisu yin biza ,,,, Leema tanata fishi akwai malaminsu aguri Wanda shima gwamnaty tabashi kujera,,,yace hallema zu nan yajata gefe ,meyasameki kike fishi, sai ta fashe da kuka yace meyene ,,,ta bashi lbr bada mamanta zaaba da kakarta, kuma kakar bata sonta,,,yace yi shiru ke dawa kikeson zuwa tace da mamana,,,yace shikenan jiki,,,, Malaminsu leema yakira umar gefe suka tattauna ,,akan tafiyar ,,,yashiga ofes din hajji commety din ,,, .bayan ankira halema umar nuhu ,,,su hajiya aka shege ofes sai wani lallaba lema ake,,,akace hajiya ya sunanki ,,,tace hajiya rabi nuhu ,,,yace to ay a letar da aka bayar ,,husna mohd ne ajiki ,,,eh ancanza ne dani zaa tafi ,,,yace bazai yiwuba ko baba ko mama zaa tafi bazai yiwu da keba kasancewar anriga ansa sunan ita husna Dan ita tazo ranar,,,tsaki hajiya tayi tace malam banaso munafurci kaidai kace husna tabaka cin hanci ne kawai dan kar a tafi dani ko ,,,yace hajiya ni bansan wacece husnan bama ki tashi ki bani guri kuma ankara musu kujera daya harda baban zaa tafi ,,,,,nan kuwa hada baki sukayi umar zai biya nashi ne da kanshi,,,, Masifa hajiya tayi tayi da ker aka cirota a ofes din ,,,suna zuwa gida tayi dakin husna da masifa , ,,,batasan surayya tazoba ,,,ina kiki munafuka ,,,kinje kinyi munafurcin ki ance bazan jeba,, to kema kuwa bazakiba,,, Surayya tace sannu dazuwa hajiya ,,akan arzikin ya,ya, mata masu abin kunya kike jaraba karki damu ,acikin irin arzikin yayan husna sai kinje hajji sau goma,,, jikin hajiya sanyi lukus tayi tafita da ker,,,husna tace anty kinji wani batu me lema ya akayi ne ,tsab leema tabasu lbr ,,,umar dayashigo bayan sun gaisa da surayya ,,yake basu lbr nashi shi yabiya dama yanaso su tafi ,Allah yakawo hanya,,,sannan yacewa surayya ,Anty Dan Allah kibawa husna hakuri ta kwantar da hankalita shine burina ,,surayya tace karka damu,,, . Bayan yafita surayya tace husna ki kwantar da hankalinki kinji tonda mijin ki yana sonki ,,ki dinga mishi uzuri Dan Adam ne shima,kuma kike cewa yana zumudin da namiji ,,dama haka rayuwa take ,in kana da mace kanaso namiji in namiji ne dakai tabbas kanason ,mace kiyi hakuri ki zauna da yayanki ,kibasu tarbiya ki musu addua ,,,sannan ki kauda kai akan umar ta matarsa kinji ,itakuma wannan tsuhuwar ki daina sata a lissafi,,,, Su hajar manya masu ciki ,,,ana nan ana kinibibi ,,,umar kuma yarasa inda zai sata Dan murna tace wannan tace wannan,,,, Hajiya bakin cikin husna zata makka kuma da umar ,,,har zazzabi tayi amma haka ta hakura tanaji tana gani suka tafi,,, Sauran yaran surayya ta tafidasu ,,,umar ne a gaba sai leema sai husna sunshiga yiwa hajiya sallama ,,,da ker take amsawa ,,,hajar kuwa hadda kukanta ,wai itama zata bisu hajiya tace kwantar da hankalin ke naki Dan sai ya kaiki sau dari da kudinshima bana alfarma ba ,,,,,hakadai hajiya tayi ta habaici ita dai husna murmushi take,,,, .har sun fita hajar tace yaya yace naam tace boy yana ma bay bay ,,,da Sauri ya jiyu ,ya sunkuya daidai cikinta yace babana sai nadawo,,,hajiya kuwa sai washe baki take ,,husna kuwa ko kallo basu isheta bah,, suka fita sai iyafut, Hajiya sbd bakin ciki har kuka tayi dan ita aduniya husna ta tsana Dan tana ganin umar yafi son husna akanta,,, Husna da umar da leema akasa mai tsarki ,,husna ta zage ba dare ba rana tana yiwa yayanta addua,,,da kanta,umarma ba a barshi a bayaba,,, Akwai yayar umar maryam har masauki tazo tasamesu da achan take aure ,,sosai husna ta burgeta, ,,,sunyi hirarsu mai dadi nan tabawa husna shawara akan ta kwantar da hankalinta ya,ya, mata niimah ne ,tayi musu addua kawai ,gashi ita bata tabama haihuwaba kuma hankalinta a kawance yake dan tasan daga Allah ne,,,haka suka fita siyayyah har umar maryam ta kashemusu kudi barin ma yayan husna ,husna har kukan dadi tayi yau a dangin umar ansamu maison yaranta,,,umar ba a barshi abayaba yasiya umar da Dan babah😀😀har husna ta tayashi zaban kayan jinjiri ,,, Sunyi ziyara mai yawa akasa mai tsarki ,,,kuma sunyi aduua ,yayin da husna tazage tayi adduui sosai shima umar tayi harda hajar Allah yasauketa lfy ,,,,haka suka tattaro suka dawo gida Nigeria,, Hajiya da mutant gidan ba wanda ya yiwa husna sannu da zuwa sai harara ,,,itakuwa ko a jikinta ,,,,dan yanzu ita hankalinta akwance yake tsaf, Hajarfa ciki ya girma tayi turtsisti dashi kuma ana dada turashi ,,kullum dare sai tace nakuda da safe ta wartsake ,,, husna kuwa ta daina ragamata India girkinta ne bata bari, Rana bata karya Yau ton safe hajar ta tashi da azabeben ciwon Mara da baya ,,Allah yasa umar a dakinta yake ,,,haka suka kwasheta shida hajiya sai asivity ,,wasa farin girki hajar ido ya raina data,,,,,, Taku umar farhana😘😘 *BRILLIANT WRITTER ASSO* 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfaharine) 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *By ummu farhana* *DEDICATED MY FANS ,NIMA INA MUKU SON SO* *KUMA NAGODE DA ADDUUIN KU GARENI* PAGE 16 Hajiya da sauri ta shiga sashenta ,abin yabata mamaki Ashe karuwanci yarinyar nan husna har yakai haka lalle umar ya auri karuwa,,, Hajar bayan tagama langwabe 2 karya taji shuru ba hajiya ba umar ,,,a ranta tace yau shegiyar matarshi ta hanashi zuwa ,,,waya da dauka sai chart take har tayi bacci ,Dan kallon b film yazama jikinta ,,,, Umar yayi yayi yakasa hanata haka ya hakura,,, Dasafe umar yashiga gaida hajiya ,,,tace auta shine jiya kabar yarinyar nan da jinya ko ,,katafi ka kwana da karuwar matarka naje ina sallama kuka ki kulani ko,,cewa yayi yi hakuri wallahi bamujiba ,,to ina zakaji kana tare da kilaki,,, Ran umar yadan sosu aransa yace hajiya husna fa matatace ko Albarkacin aure yakata taci kidaina cewa uwar yayana karuwa,,,,eyyyye sai kace yayan arziki ta haifama ,meye a yaya mata banda abin kunya ,,,ran umar ya baci baya mayarmata magana amma yau kam,,,yace hajiya insha Allahu bazasuyi abin kunya ba sai kinyi Alfahar dasu,,,kai dallah tafi chan,,, Husna kam ko a jikinta tan ta kudiri aniyar sai indai ana kwace miji da kissa sai ta kwace,,, *BAYAN WATA HUDU* Yau husna ta tashi da hada hadar ,ayi ,,Dan yaune leema zatai,sauka, duk da karanci shekarunta ,amma akwai ilimi ,shekarunta sha biyu yanzu,,umar yayi bajinta ,,,, Sun shirya tsab sun fito ,,suka shiga yiwa hajiya sallama akan zasu tafi filin sauka su leema ,,,sai cewa tayi zugu dai, Kuma saida uwarta ta kaita ,Dan yau cikin hajar yacika wata biyar kuma yau nakeson ka kaimu , ayi ,,,yace haba hajiya gurin sauka fa zamu,,,tace bazakaba ke hajar taho mutafi ,,, Tinkis tinkis ta fito ,,ta wucesu hajiya tabi bayanta ,,,umar yace kozo muje ,,haka husna tabshi ,,yace hajiya kiyi hakuri in ajjesu sai mu wuce daker ta yadda ,,hajar anwani kwame a gaban muta,,,,saida ya sauke husna da yara da kayansu ,,sannan ya wuce da uwar maza,,, *AL-IMAN ISLAMIC SCHOOL,AND TAHFEZUL QURAN* Shene sunan makarnta ,,,bayan anbude taro da addua,an gabatar da yara masu ,sauka leema ce karama acikin su ,,,jamaar guri kuwa ta burgeshi ,,,domin gurin yatara many an malamai ,,maaikata,harda wakilin gwamnati,,, Ankira wani yaro a maza ya gabatar da kiraa ,,,sannan aka kira leema ,,,karatu take a nutse, gashi tana bawa kuwani harafi hakkinshi ,,,sosai ta burge mutane,inda aka dunga bata kyeuta kudi ,,,murna yacika ran husna ,take tafara kiran layin umar amma bata shiga,,,, *Asibity* Anyiwa hajar scan inda Dr ya tabbatarmusu da namijine lafiyayye acikin hajar hajiya saida tabawa Dr kyeutar kudi ,,,,kuma ta rangada buds,,,,,yerriyryyyyyy , Shima umar tsntar kansa yayi cikin farin cki sosai ,,,sai hamdala yake yana godewa hajar ,,tuni ya mantama da wata husna da yayanta,,,haka yadauki hajar da hajiya saida kasuwa ,,siyayyan kayan beby,,, sai murna yeke,,,,, Makaranta ,,,lema ce ta samu kyeututuka ciki harda kujerar makka biyu kasancewata yarinyar,ko da mamanta ko da babamta,tasa scholarship har univesty ,,,banda kudi ,A sanadinta gwamnati ta dau nauyi gyrra mkrt ,,, sosai husna tayi murna harda hawayen dadi ,,malaminsu lema ne yakawo gidah,,,, A kasuwa umar duk abinda za asiya sai yasiya biyu kashe kudi yake ba sassaitawa,,sai bayan azzahar suka dawo,,, Ayyeri yirrrrrrr,,,shine abinda hajiya tace ,sannan ta kwalawa husna kira tace ,,,yau kizo ki tabbatar baki da rabon haihuwar da namiji umar zai samu magaji ,,,ehemmm,, . ..husna sbd itama cikin farinciki take ,bata ko damuba ta tayasu murna,hajiya sai habaici ake shikuwa umar anata shiga da kayan beby dakin hajar,,,, Sai karfe hudu sannan yashiga dakin husna ,,,sannu dazuwa taimishi,sannan,yace kinji lbr mai dadi ko haka Allah yake abunshi ,Ashe gaskiyan hajiya hajar CE zata haifamin da namiji,,,, Husna tace nayi farinciki Allah ya raba lfy ,,, Nima katayani farin ciki lema taxi kyeututuka ciki harda kujerar makka guda biyu,,,, Tamikamasa kudade da kumai ,,,, wani irin tsalle yayi sai dakin hajiya,hajiya zukiga abin arziki lema taci kyuta harda kujerar makka,,ay da gudu tayiwo waje,,,, Husna tas ta nuna mata kyeutuntuka ,hajiya sai cewa tayi andaiyi sun kai amma yau affan basu Ciba sai ita,su na maza Umar yace ,haka Allah yake abinsa ,,,kisamata Albarka kawai ,,,,tace halimatu Allah yasa mai amfani ne kinji,,,sukace Amin hajiya,,,husna tace hajiya kisa albarka ,a kyeutar,,,cewa tayi nizan raka halima makka shine nakeso,,,, Gareko makarnta shin yakamata hajiya taje makka ko husna, *dok lkc da naji normal zanyi typing* pls ba kullum ba, Taku ummu farhana😘 *BRILLIANT WRITTER ASSO* 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfaharine) 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *By ummu farhana* **DEDICATED TO MY FANS* PAGE 18 Sosai hajar take shan wahala ton tana kuka har takuma salati sai daf da magariba ta haihu ta sankatu katon Dan ta namiji ,mai kama da umar,,nus din da tayiwa hajiya albishir sai da tabata kudi ,,,murna take tana guda take ta kira no maman hajar ta gayamata,,, Umar ma baa barshi abayaba ,,daga hannu yayi sama ya godewa Allah ,,,sbd yanzu kam ya huta da jarabar hajiya ,,sai dai kuma akasan ransa yana tausayin husna sosai amma zaiyi kukarin kwantarmarta da hankali,,,, Bayan angama gyera hajar hajiya tashiga ta rugumeta harda kukan dadi ,,kin fitar dani kunya hajar nagode Allah ya rayamin mai gidah na,hajar kai sai kumbura yake ,,,umar ma yashiga da ker hajiya da bashi dan ya karemishi kallo ,, Bayan ansallamesu ,,da guda da habaici da bakar mgn ,sukashiga gidah,,,hajiya rike da jinjiri,Allah yayi yau umar yasamu magaji raina fes, umar kamar ya cinye hajar da boy din wani nan nan yake dasu,,, Husna tanajin guda tasan hajar ta haifi namiji ,,tafe girji tayi,, tace ya Allah ,sai hawaye ,chan kuma tayi saurin guge hawayen tace,,, Astagfirullah ,,,Allah kayafeni ,,wasu basu samu haihuwar bama kuma a auro wata ta Haifa kuma haka suke ganin walakanci sannan su hakura bare ni,,, wannan tunanin yasa ,,ta ji zuciyarta tayi sanyi sosai ,,,ta dauki waya takira surayya tagayamata ,surayya tace yauwa kanwata kar ki nuna kin damu kinuwa umar kinfishi jin dadin haihuwar sbd kema kin huta kun samu da hakan zaisa kumai zaiyi yayi shawara take ,,,tace nagode cikin ummana,,,kuma ki hada kan ya,ya,ki kuje kuyimata barka,,, husna tace kai Anty zasumin wulakanci fa ,sury tace kije kawai nace,,, Haka dai badan ranta yasoba ta shirya kwalliya tayi sosai dan husna akwai tsafta ,,ga diri duguwace amma tanada Dan jikin da ya buye stayinta ,,,kyewun fuskarta daidai gwargwodo akwai ido da guguwar fuska,ba fara bace ,bakinta kuma bai kai sosai ba chacolat haka take,,,riga da siket tasa, daidai jikinta ,,ta kwashi yaranta duka ,suka fito tsakar gida, da lami suka fara cin karo ,,,aykuwa ta kwashe da dariya ,,tace wayaga reras uwar mata, to kibar wani jiji da kai yau dai umar yasamu magaji ,,,murmushi husna tayi ,, Da sallama sukashiga dakin ,,ita husna bada ma tama shigowa dakin hajarba sai yau ,,,, mamar hajar ce tace Ku shigomana kuka zauna a falo,,, suka shiga durkusawa husna tayi tace hajiya ina yini ,,lfy tace ,,,husna tace hajar tasamu kanta Allah yaraya,,,hajiya tace Amin inda gaske kike ,,,kuma yau raina fes yeke nasamu jikan da namiji a gurin umar ,,,husna ta kalli hajar Dan sai yau zata mata kallo mai kyeu ,tace hajar kin samu kai kalau ,,,hajar tace lfy ,,, Sun jima a zaune mamar hajar tace hajiya abasu dan sukanshi man ,,,hajiya tace chab kikasan dame tazo baza a bataba wallahi bakisan da wani munafurci tazoba ,kawai mubata da ta kashema na shi sbd bakin ciki ,,,hajar tace a to ,,,ita dai husna batace kumaiba ,,, Chan tace zamu tafi Allah ya raya ,,suna fitowa sukayi kicibis da umar ,,,husna tace baban yaro munzo muko barka Ashe kafita ,to Allah ya raya magaji ,,,umar ya wani washe baki yace husna dani yake kama ko ay kin ganshi,,tace eh kamar kara aka tsaga kai dashi ,,,lema tace Abba mufa ba a bamu yaron ba hajiya ta hana ,,,yace zozo muje kuga kaninku ,ya kwashesu husna ta shige gidah,,suna shiga hajiya tace meye kuma kadawo dasu ,,,kafin yayi mgn mah ya sungumu jinjiri ya mikawa lema sannan yace hajiya leema tace bata dau jinjiri ba ,,,,eh ni na hanasu dagasu har uwarsu bamusan dame sukazo ba ,,,shine kai kaxo kabasu ko,,,yace haba hajiya ay yayun sane fah kiyi hakuri ,,,haka ya zauna ya daurawa wanan ya daurawa wance, yana cewa melat ke bakice kumai ba baya gama danine,, tace yanayi ,,,hajiyace tace kwashesu gayyar banza ka kaisu gurin uwarsu,,, Yana shigowa yace my husy ya akayine ,,tace ya akayi baban boy ,,,yanzu dai kuwa ya huta gasamu magaji ,ko ,rungumuta yayi yace my husy dama inda magada ki rabu da hajiya ,kinji ,,tace no kar kadamu ,sosai nayi farin ciki da haihuwarnan kaga yanzu hajiya taji dadi ,,,yace wato husna kin ban mamaki , na dauka zaki damu, shiyasa tun dazo na kasa zuwa ,,,Ashe ke ma kina farin ciki ,,kara rungumeshi tayi tace ina sonka umar shiyasa nakeson farin cikinka yau kuma naga kana farin ciki ,nima na tayaka,,,yace yauwa my wife my frend my every tings,,,dariya tayi ,suka fada kujera,,suna dariya,,,tace my muje inma wanka dan yau ka haihu ko wanka ba kayiba ,,,dariya yayi ,, Haka takai ruwa bangida tajashi sukashiga ,,,tadawo dauka tawol taga wayarsa tana ring hajar tagani ,sai da daga tun kan tayi maganah ,hajar tafara mgn yaya kazo mana ,ga dan baba yana naiman ka sai kuka yake ,,,bata gama jin mai zataceba ta kashe wayar duka ,,a ranta tace kinibabiya kawai,,, Sungama wankasu suna dawo daki, suna shiga har karsu ,,,washegarima ,,,, husna bata barshiba sai wajen goma ya fita yaje ganin jarari,,,hajiya tace yayi kyeu sai yanzu gari ya wayema ka ko ,,,yi hakuri hajiya makara nayi ,,,ko ta kan hajar baibiba ,,,hajiya tace kayiwa yaron nan huduba man ,,,yace da wani suna ,,karaf hajar tayi tace da babana,,, ko kallon ta baiyiba ,yayiwa yaro huduba yace ,Allah ya raya nuhu ,babana kenan yace hajiya nafita sauri nake,,,,,,hajiya kuwa washe baki tayi tana nasamu mai gida kai masha Allahu sai acemishi baban gidah ,,,hajar kuwa cewa tayi chab meye kuma baban gida suna mai dadi zaa samasa ,,hajiya tace to zabo mass,,, Haka da akayi ta shirye2 adan kwana bakwai din nan husna tasha habaici,,sosai ,,amma tsakaninta da umar kumai zaiyi da saninta ,,kuma itama kumai nasuna kayan fitar suna yamata,,,haka akasha suna ,,,hajiya kuw kamar itace mai jego ,,,, Wayyyo Zara,u jannat👂🏻👂🏻👂🏻👂🏻👂🏻👂🏻👂🏻👂🏻👂🏻👂🏻👂🏻👂🏻👂🏻👂🏻😃😃. *dan Allah mai daga page 1ya turamin ta PC nayi missing na shi,,, Takuce uwar farhana😘 Muje zuwa *BRILLIANT WRITTER ASSO* 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfaharine) 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *By ummu farhana* **DEDICATED TO MY FANS* *TSOKACI* *Masoyan husna ,nasan kunji haushi da hajar ta haifi namiji ,,,to haka lbr yake, kuma kar Ku manta haihuwa mai albarka ake naima ,,,sannan akwa mutane dayawa ta basu haihuba kwata kwata suna rayuwa ,,,haihuwa kyeutar ce daga ,Allah in yaso yabaka mata zallah in yaso baza sallah ,in yaso ha hadama* *kuyi hakuri zan gajarta lbr sabuda yanayi mai*🤰🏽😀 PAGE 19 Sosai hajiya taji bakin ciki ,da taga husna ,tafito tsaf da itah,, kasa hakuri tayi bayan suna saida ta kira umar tace mishi meyasa ya kashewa husna da yaranta kudi haka ,hakuri yabata yace duk murnar samun da namiji ne ,,, Hajiya batayi mamaki ba ,sai bayan magariba husna ta shigo sashen hajar aka gaggaisa tacewa hajar ga kaya nan kadan ayiwa baba amfani da shi ,,,hajar tafara dagawa tana dubawa hajiya ma ta matsu dana dagawa ,,mamar hajar tace ke husna wannan kaya haka sannu da kukari ,,,lami tana gefe tace ,hamm ay ko yaya mutun yayi dai ansan ba haka yaso ba,, ita dai. husna fita tayi tabar musu dakin mamar hajar ce kawai tayi godiya,,,hajiya tace, lami kiga ikon Allah yarinyar nan ,hausna,lami tace hammm hajiya kenan munafurci ne kawai irin nata, da iyayi banza wai Dan Ace tana murna ,ne ,hajiya tace ni abin da yaban mamaki shine ina dasamu kudi ,lami tayi shewa tace lallema hajiya mace da mijinta a hannu ,ay a gurin umar din ta raruma ,kina tsammani zatayi da kidinta ne lalle kam,,nan take hajiya ta hau sama ,tace aykuwa haka ne lami ,yarinyar nan ta mallakemin yaro sai barin kudi yake mata,,lami sai zuga hajiya take har suka fito, Ita kuma mamar hajar cemata tayi ,hajar ina gayamiki ba a nunawa mutum ki a filli kissa da kisisina kawai zaki ringa mata bake ganin ni bana nuna mata kuma ,,da kin shiga jikin ta ay da yanzo mun cinma burin mu, amma kinki mai da hankali ,hajar tace baza ki gane bane hajiya ita fa husna ko kallo ban ishetaba ,bare ta sake muyi hira ,,,tace to yanxo ,da wannan yaron zaki gasata ,,hajar tace kamar yaya ,umma ,tace kawo kunnen ki ji ,kumai tagaya mata suka kwashe da dariya,, Hajiya kuwa tacika bam lami na zuki ,haka suka shiga bangare husna ,inda suka samu husna nata hayaniya da yayanta,hajiya tace to kaza uwar yaya ,a gidan uban wa kika samu kudi kikayi ma hajar siyayah ,,,ba kunya husna tace a gurin umar shi yaban yace in siya mata,,hajiya cewa tayi zai zo yasameni ay, ta juya tafita ,lami tace wa husna anji jiki an mallake miji,, husna tayi dry tace to ko zaki kwatoshi ne ,😃kami tace oho dai haihuwar namiji sai dai kiga anayi ,,husna tace ke da kika haifa me suka miki,,, Haka rayuwar take tafiyawa husna da dadi ba dadi ,da taimakon yar uwarta surayya da shawarwari ,haka dai ake tafiya ,,yayin da leema kusa duk karshen wata sai tafita musabaka ,kuma tana kukary ,,Ku yaushe da abin arziki take dawowa ,,,lami abin yana bata haushi gata da yaya mazan sai dai yawo da ball suke,, tana ta bin lema da bakin ciki da mugun baki amma a banza dumin husna ta tsaya kan yaran ta da addui,da ga sun bude baki take fara kuya musu adduoin tsari, *garemu iyaye* *sau dayawa muna sakaci akan adduoin akan yaranmu a ganin mu ba wanda ya damu dasu,,kuma bayan suna zuwa makaranta bakasan zuciyar kuwa ba kuwa da halinshi ,sau dayawa shaidanu suna shiga jikin yara tun suna kanana* *mukuya musu* Adduar fita daga gida shiga gidah, Shiga bayan gida fita, Sa kaya da cirewa Adduar bacci ,da sauran su ,duba cikin hisnul Muslim ,yar uwa, *bayan shekara biyar* nuhu wanda ake kira sahal yayi wayo sosai sai dai tun yana karami bayaji sosai ,ga rashin kunya ,hajiya ta shagwabashi sosai ,sai abinda da yakeso akeyi a gidan,bayan shi hajar har sau biyu data haihuwa suna mutuwa ,kuma duk maza,,,lkcn da zaa sashi makaranta hajar sai da ta naimu mai tsada da kulawa da karatu ,akasa sahal,amma a banza ,bayason karatu randa ya tashi iskanci ma bazai je makarantar ba ,kuma badama umar yayi magana hajiya tace abarshi yayi son ranshi,,dama ita hajar ta sallamawa hajiya shi,tsukana kuwa kullum ne sai ankawo kararshi ,amma hajiya sai tace da ka kai kara kwanda a kawoma,sai tabada hakuri yan kawo kara suna fita zata ce gobema ci ubansu,,, Yaran husna sam basuda sakewa a gida ko tsakar gida basa fita da makaranta sai gida ,dan salah baya barinsu ,jifansu yake kamar me, Umar ya gama gidanshi amma sabuda jaraba hajiya tace baza a kuma da husnaba sai dai hajar kawai Dan itace matar arziki,,,shikuwa yace gida da sunan husna ya gina, haka ya hakura yasa haya a gidan,,, Yan mata husna kuwa sun girma ,lema tana 17 ,tagama secondary ,,,inda tasamu ,daret admission ,zuwa jamia ,inda zata karanta Islamic stodis ,,,sosai husna tayi murna ,inda take sa ran shekara mezuwa melat zata gama nus takeso ta zama,, Wasa wasa sahal yana girma da halaye marasa kyeu ,inda hajiya take ganin ,gata take masa, sai yayi wata bai je makaranta ba kuma hajiya tace a barshi ,kudi kuwa bata isa ta ajeyiba,,, Sahal ne yashigo da gudu ya wayyo hajiya zasu dakeni ,saikuwa ta fito ,a guje abin tsaustayi ,tana fitowa yana karasowa aykuwa ya shatilota ,ji kake Tim hajiya tashi kasa, sahal kuwa ya tsallaketa ya shige gurin uwar sa ,,hajiya sai salati take, Muje zuwa ,taku uwar farhana😘 *BRILLIANT WRITTER ASSO* 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfaharine) 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *By ummu farhana* **DEDICATED TO MY FANS* *LA HAULA WALA KUWWATA ILLA BILLAH* *YA ALLAH INA NAIMAN TSARE DAGA GAREKA YA ALLAH KA DAFAMINI* PAGE 20 Hajiya sai salati dake tana ihu sahal kuwa ya dannawa kufarsu sakata,lami kuwa tanajin ihun hajiya ita da yayanta sai dariya suke,,, Leema da melat ne suka shigo leema da hijab har kasa melat da kayanta na nursing dan wannan shekarar ta shaga ,,,leema ce tafara ganin hajiya,tace subahanallahi hajiya meyasameki ,,tace melat zu mu kamata kinji ,melat ba dan ranta yasoba dai tazo ,suka kama hajiya ,suka tsayar da ita ,sai cewatayi kusakeni zan iya tafiya yayan jaraba ,suka saketa ,dana daga kafa jikake tim, leema ce ta dawo tace sannu hajiya ,ko zamu gaiki daki tsabar azaba daga kai kawai tayi ,,leema tace mellat zuman ,,melat sai zunbura baki take da ker suka daga hajiya zuwa daki,sai sannu leema take mata ita kuwa melat ,juyawa tayi tayi tafiyarta,,, Suma da suka shigo ,basu gayawa mamarsu ba ,hajiya dai tana daka dama ita hajar sai ta yini bata leka hajiyaba,saida ita ta je mata,,azaba ta ishi hajiya ga raradin ciwo ga umar shima yau bai dawo da wuriba ,ko da yadawo ya dauka hajiya bacci tayi ,,, Sai dare sahal tadawo gurin hajiya dayake tare suke kwana ,yana shiga ya dane kanta, tsabar azaba,saida tayi ihu sahal,dariya yayi yace hajiya me yasameki ne tace haba sahal ba Kai ka yardani ba ,yace sannu ya dane ,bayanta ya kwanta ,wasa farin girki ,hajiya haka ta kwana batayi bacciba sai kuka take ,sahal kuwa sai bigeta yake a bacci, Haka har gark ya waye umar ya shigo ,ya ganta yace ya Allah hajiya me yasameki ne ,tace ,ban saniba matarka ta hanaka zuwa tun jiya naji ciwo kwana nayi banyi bacci ba ,yace sannu hajiya ,husna bata sani bane ,tace karya kake ,naga halima ce ta kawuni daki,yace amma basu gayaminba ,Ay yanzu ina yake miki ciwo ne,tace kafata ,yace to mutafi asivity ,tace aa kaje ka kira man idi mai gyera ya duba ni ,yace to,kafin yafita ya leka ya gayawa hajar ,sannan yashiga gurin husna itama ya gaya mata,, Mai gyera yazu ,yana taba kafa hajiya ta zunduma ihu ,aykuwa yace karayace kuma tayi tsami ,haka akayiwa hajiya gyera tana ihu ka fitsar ,nan anyi shi, Duk abin nan da ake hajar bata leko ba kuma tace sharri hajiya tayiwa sahal, Hajiya tana zaune haka da fitsarin ta gashi ita kadai lami ma zuwa tayi ta kuma ,,husna ma tazu ta kawu abinci ,ta kuma ,hajiya kashi ya matseta ,tayi ta kira,hajar lami,ba wanda ya kulata ,haka ta kirnashi ,a zaune , Umar ya dawo ,yashiga duba jikin hajiya yana shiga dakin ,yaji gum ,har zai fita yace hajiya ya dakin yake wari ,tace bayan gari nayi yai ta kira ba mai taimako,nikuwa nace amfanin yaya mata,cewa yayi ina zuwa , Zuwa yayi ya kira leema da melat ,yace maza kuzu muje ,haka husna tana tambayarsa ko kulata bai yiba, suka fitah ,suna zuwa yace lema hada ruwa melat sai fushi take haka suka wanke hajiya tas, suka chanza mata kaya, umar yace suje su kwanta. Tas ya wanke kayan kashin hajiya ya gyera ko ina ,sannan yace hajiya sai da safe , .a dakin hajar yake ya na shiga tace daga ina kake yace daga dakin hajiya ,,yace haba hajar yanzu tun da hajiya taji ciwo baki shiga kin dubata ba ,,gashi dazu matsuwa ta dameta sai a jiknta tayi, haba ki ringa lekata man ,tace chab kana nufin ni zan mata aykin kashi da fitsari kenan lalle mah, yace amma ay mahaifiyata ce ,tace ay kai ta haifa ba hajar ba ,wai sahal ne ya yar da ita sabuda sharri taje yawunta dai taniyu ciwonta ,mari ya wanka mata ,kuka tasa, ,, Haka rayuwa take tafiyawa hajiya har kwana uku husna tana shiga ,sosai in yaranta sunan tana turasu ,suke kula da ita amma in basa nan kam sai umar ya dawo shi da lema su gyearata,,a haka tace yaje ya dauko yar kanwarta bazawace tazo ta ringa kula da itah,,, Fillin musabaka yacika bakil da masu saurare da alkalai,haleema umar nuhu shine aka kira ,,take aka fara chanko mata tana karasarwa,,, Yarima ne yacewa abukin shi kai sultan yaudai sai naga fuskar yarinyar,nan ,kullum nazu da nikan nake ganinta kuma sbd ita nake zuwa ,muryarta dadi take min,,,sultan tsaki yayi yace kodai sonta kakene yarima,yace inaga kasan bantaba soyayyaba koma ,,haka kawai duk inda zanga yarinyar nan sai naje in ban ji muryarta ba bana bacci,sultan yace anzu wurin mutumina ka kammu,,😃 Ay maneji ,ba wuta, Taku uwar farhana😘 *BRILLIANT WRITTER ASSO* 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *YA,YA, MATAH* (Abin Alfaharine) 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *By ummu farhana* **DEDICATED TO MY FANS* *my boy Abubakar Allah yabaka lfy mai durewa ,kuce Amin da bakunan ku masu Albarka* PAGE 21 Sultan wani irin kamuwa kuma ,ina nufi sonta kakeyi ,murmushi yarima yayi yace tabbas bakayi karyaba sultan inajin ta araina sosai duk da ban taba ganin fuskarta ba,,,sultan yace to mai zai hana yau mu naimi izini a gurin malaman su musamu ganinta ,yarima yace haka yayi abokinah,,, Bayan tashi a musabaka ne ,su yarima suka naimi izini ganin leema ta gurin malansu ,,,basu sha wahalaba kasancewar su yaran manya ,,,leema bata kawo kumai a rantaba dan tasaba da jama,a nason ganinta ,, Da sallama tashiga ofes din da suke ,har kasa ta durkusa ta gaida su ,sannan tace ya shek yace kuna son ganina ,sultan yace eh halima ya karatu da kuma kukary tace Alhamdulilah ,,,, Yarima yace Allah ya taimaka tace Amin ,,sultan ne yace halema nasan zakiyi mamakin kiranmu duk da dai kinsaba ,abukina ne ya gani ya yaba da halayenki,maana yana sonki ,da sauri lema ta dago kai dan ita ba wanda ya taba gayamata kalmar so,,shuru tayi sultan yace ya kikayi shuru ,sunkuyar da kai tayi ,sannan tace inaga a gurin iyayena zakusamu wannan izinin,,, Yarima yace haka ne munsu dai kisan da zuwa nmu ne ,,sunana yarima Alamin ,abukina kuma sultan ina fatan mun samu karbuwa ,,,murmushi tayi ,tace zan wuce ,yarima yace to mun gode,, tana fita yarima ya rungume sultan yana dariya ,sultan yace ,naso kace kanaso ganin fuskarta ay ,amma kayi shuru yanzu yazamuyi kaga taki bude fuska kar muje muyi tambaya kuma musa fuskar daban,,,yarima yace kai ni ko ya take inasonta ,ay ita nakeso ba fuskartaba,,,, Haka umar yatafi gidan kanawar hajiya ya dauku yarta rahama akan zatazu ta ringa kula da hajiya ,,rahama tazo da farko dai tana kula da hajiya kamar gaske amma daga baya abin ya chanza,,, Hajar kuwa bata zuwa duba hajiya in ta shigo ma haka zatayi ta rufe hanci wai wari ,,,ita kuwa husna tana zuwa kullum ta dubata ,, Kamar kullum yauma husna ta tattaro yaranta sunzu gaida hajiya suna shigowa hajiya tace,to kaza uwar yaya wai su halema da jamila bazaki auraddah subane ,kullum sai yawo suke agari amma ba mashinshi ni Allah yasa kar su biyu bakin jininki ,,dariya husna tayi tace ,hajiya ya karfin jikin tace ,nakusa warkewa ma ay inma dadi kikeji na zauna yau za a kunce,,, Husna ta bude baki zatayi mgn saiga sahal da gudu yana hajiya kinga mamana wai sai naje makaranta ba wayyo ,kawai yayi kan hajiya da gudu ji kake kas hajiya ankuma karyewa,ihu tasa tana na shiga uku sahal ka karyani ,sudai husna da yayanta sai sannu suke mata ,melat ce abin yabata haushi ta make sahal aykuwa yasa kuka ,,hajar ce tafito da sauri, tace uban waye ya tabamin yaro,melat tace,take hajiya yayifa ,hajar tace to ayba uwarki ta haifamin shi ba ku kinga irinshi a gidan ku ne yar bakin ciki badake zanyiba uwarki ce saata,,,kafin ta rife baki ,melat ta kaimata mari ,kafin kace me kukawa daker rahama ta rabasu , ,,,husna ta kuri su melat makaranta sannan tacewa hajar kiyi hakuri ,da ne ka haifeshi baka haifi halenshiba ,,,hajar ta murguda baki ,tace karya kike muna muka,, husna tace ni ba saar yinki bace jira melat ta dawo,,, Hajiya dai bata ba san me akeba dan azaba ,an dada kiran mai gyara ,an gyera hajiya sai kuka da salati take tana sahal ka cuceni,,, Bayan umar yazo yashiga bangaren hajiya da husna ,,yana shiga bangare hajar yasameta ,tasa waya agaba tayi rub da ciki tana batse cinya tana lumshe ido,leka cikin wayar yayi ,mai zai gani bue film ne take kallo ,yace suba hanallahi hajar ba na hanaki kallon iskancin nan ba ehyee amma baki dainaba ko ,,,kamushi tayi tace washi ahhhh ,yaya zu kayimin man ,wanka mata mari yayi yace yar iska kidawo hankalinki dama nagayamiki in na sake ganinki da bue film abakacen aurenki ,dan haka kije na sakeki,,,, Manej my fans abin sai a hankali, *nagode masoyana wanda sukama boyna abakar addua,da wanda sukazu har gida dubashi ,Allah yabar zumunci* Taku uwar farhana😘 *BRILLIANT WRITTES ASSO* 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *YA,YA, MATA* Abin Alfahari ne 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *BY UMMU FARHANA* *DEDICATED TO MY FANS LOVE U ALL*❤ 22 Sakiyyyy fa kace wallahi baka isa ba ,ka isa nema yar ka ta dakeni sannan kazu kasakeni ,,yace eh din banza inba iskanciba mace da aurenki kina kallon blue films ,tace na kallan din aykai ne baka biyamin bukatu ne ,yace to ya isa jeki dai ki auri jarababbe irinki ,,, Haka hajar tafito tanata zage zage har dakin hajiya ,tana shiga tasa kuka hajiya kinga umar yasakeni ko ,munafukar matarsa ta zugashi, Hajiya dama akule take ,cewa hajar tayi to ay sai kiyi hakuri hajar kema bake jin mgn ,,hajar tace kice dama da hadin bakinki ,tshowar banza da wufi wato kinsa danki ya mayarni bazawara kamar ke ko ,bakar azzaluma ,,,hajiya tace hajara ni kike gayawa mgn haka ,nafada din ,hajar tas tayiwa hajiya, sannan tafita hajiya sai kuka take ga ciwo ga takaici , Umar yana shiga gurin husna yana hada gumi da haki, husna ,da sauri husna ta tareshi tace my me ya faru haka kake ta gumi,ruwa ta mikamar mai sanyi tace cool dawng ,shuru yayi bayan yasha ruwan sannan yace husna ,tace naam yace nasaki hajar ,salati husna tayi tace haba my kai da nagayamaka abinda melat ta mata maimakon kamata hakfita kuma sai ka saketa ,,haba dan Allah kaifa uban ya,ya, matane abin da kayi shi zaamaka,,tsawa ya daka mata yace dakata husna dan na haifi ya,ya, mata baizama hujjar da zan zauna yarinyar na tanamin halin banza agidah ba,nan yabata lbr abun da hajar takeyi,durkusawa husna tayi tace kayi hakuri na dauka akan fadansu da melat ne fah ,bansan kana da naka dalilin ba ,,,, Yarima kullum tunanin lema ya hanashi sakat ,bashi da ayki sai saurarun karatunta ,inda ya kudura atansa yau zaije yasamu waziri akan mgn yaje ya naima mishi izini ,ganin leema,,, Tare da sultan sukaje basu sha wahalar fahimtar da waziriba ,sbd leema sananneyace duk wani mai fada aji a garin yasan ta sbd fita musabaka ,sosai waziri yayi murna yace zai samu mai martaba da zance ,,, Haka kuwa akayi yaje da maganar mai martaba ma yayi murna sbd ya dade yana saurarun magnar aure daga bakin yarima ,,haka aka shirya zuwa naiman aure ,ta hannun malaman mkrtrsu leema,inda kafin suje aka sanar da umar,shikuma ya gayawa yayunshi ishaq da hamza sai babban abukinshi ,salim, Jamaar gidan sarki sun iso naiman izinin auren leema ,kuma anbasu ,,har antsayar da sadaki maganar aure da girma,saura sa rana,,, Yarima kam murna kamar zaiyi yaya inda sultan ke tsokanarsa wannan shine cinkin biri a sama kaida bakaga fuskartaba ,,,yarima yace ita nakeso ba fuskartaba ,kuma yau zanga fuskar insha Allahu, Haka suka shirya sai gidansu leema ,suka ayka suna sallama, daker husna tasa ,leema tafita har tafita ta dawo tace momy me zance in naje ,husna dariya tayi tace ki gaishesu ,sannan tafita a dakin zaure aka saukesu ,da sallama tashiga ta gaida su ,inda duk su biyun suka lalace a kallonta ,yarima ne ya dakawa sultan duka suka sa 😃 leema dai kanta a sunkuye ,sultan ne yace hajiya leema ya gidah ,haka dai aka taba hira ,sultan ya fita yabasu waje nan yarima ya baje kulin soyayyah ,lema ma atake taji duk duniya ba wanda take so sai shi,haka suka dau lkc kafin yarima yayi sallama da leema yabata waya da sauran kayan da ya kawo mata ,wannan kenan Abubuwa sun taru sunyiwa hajiya yawa ga ciwo ka rashin mai kula da ita dan rahama sai tayi sati batayiwa hajiya wankaba ,,haka uwar hajar tazo har gidah taimata rashin mutumci ,sannan sahal bai daina kumai ba bayazuwa mkrt ga sata daga yaga kudin hajiya zai dauke haka abinci ,,, Yau surayya ce tazo daga yobe kasancewar taji lbr auren leema tazo tayasu murna dumin leema tayi babban kamu wato yarima sadik, Sun dade suna hira sannan surayya tace ke husna yau ina hajiyarki take ne naji shuru gidan ,,,husna tace ay hajiya ta karye har sau biyu,surayya tace amma baki da kirki shine baki gayamin ba maza muje in dubata,,,da sallama suka shiga dakin hajiy daker suka samu gurin zama ,kacaca dakin ,ga wani wari dayake tashi ,rahama ko tayi ficewarta,kasancewar surayya nus ta duba kafar hajiya ,tace ay wannan kafa bata gyeruba ,nan fa tafara fada ,haba husna kina gidan nan da ya,yanki ace hajiya tazama haka ,maza leema dauramin ruwan zafi ,kafin kace an gyre hajiya da dakinta sbd tsbar datti kasan katifarta harda tsusa ,hajiya sai godiya take tana hawaye, Surraya takira umar tace lalle gobe Monday akai hajiya asivity kashi dan kafarta ta lalace ,,,kafin surayya tabar gidan saida tayiwa husna nasiha sosai akan kula da hajiya ko ita baza tayiba tasa su leema su dunga gyrata kullum ay ko a lahira wani yana cin albarkacin wani,,,, Washegari zaakai hajiya asivity ,akayiwa lami mgna tace suje zatazo matar ishak kam ko bude kofa takiyi ,,,hawaye umar yafara zubarwa shidai yana jin kunyar husna bazai iya sata doleba ,haka ya kuma dakin hajiya ,abin farin ciki husna yagani da leema da melat sun gyera hajiya ,husna tace ya mu futune yace eh muje ,aransa kuma yace Allah yasakawa surayya da alheri har inda take, A asitvty ma albarkaci melat akaci dan tana practical agurin ,da sauri aka duba hajiya ina likita yayi ta fada yace lalle ne sai an yanke kafar dan ta baci sosaiiii Takuce dai uwar farhana ,love u fans😘 *BRILLIANT WRITTES ASSO* 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *YA,YA, MATA* Abin Alfahari ne 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *BY UMMU FARHANA* *DEDICATED TO MY FANS LOVE U ALL*❤ 22 Sakiyyyy fa kace wallahi baka isa ba ,ka isa nema yar ka ta dakeni sannan kazu kasakeni ,,yace eh din banza inba iskanciba mace da aurenki kina kallon blue films ,tace na kallan din aykai ne baka biyamin bukatu ne ,yace to ya isa jeki dai ki auri jarababbe irinki ,,, Haka hajar tafito tanata zage zage har dakin hajiya ,tana shiga tasa kuka hajiya kinga umar yasakeni ko ,munafukar matarsa ta zugashi, Hajiya dama akule take ,cewa hajar tayi to ay sai kiyi hakuri hajar kema bake jin mgn ,,hajar tace kice dama da hadin bakinki ,tshowar banza da wufi wato kinsa danki ya mayarni bazawara kamar ke ko ,bakar azzaluma ,,,hajiya tace hajara ni kike gayawa mgn haka ,nafada din ,hajar tas tayiwa hajiya, sannan tafita hajiya sai kuka take ga ciwo ga takaici , Umar yana shiga gurin husna yana hada gumi da haki, husna ,da sauri husna ta tareshi tace my me ya faru haka kake ta gumi,ruwa ta mikamar mai sanyi tace cool dawng ,shuru yayi bayan yasha ruwan sannan yace husna ,tace naam yace nasaki hajar ,salati husna tayi tace haba my kai da nagayamaka abinda melat ta mata maimakon kamata hakfita kuma sai ka saketa ,,haba dan Allah kaifa uban ya,ya, matane abin da kayi shi zaamaka,,tsawa ya daka mata yace dakata husna dan na haifi ya,ya, mata baizama hujjar da zan zauna yarinyar na tanamin halin banza agidah ba,nan yabata lbr abun da hajar takeyi,durkusawa husna tayi tace kayi hakuri na dauka akan fadansu da melat ne fah ,bansan kana da naka dalilin ba ,,,, Yarima kullum tunanin lema ya hanashi sakat ,bashi da ayki sai saurarun karatunta ,inda ya kudura atansa yau zaije yasamu waziri akan mgn yaje ya naima mishi izini ,ganin leema,,, Tare da sultan sukaje basu sha wahalar fahimtar da waziriba ,sbd leema sananneyace duk wani mai fada aji a garin yasan ta sbd fita musabaka ,sosai waziri yayi murna yace zai samu mai martaba da zance ,,, Haka kuwa akayi yaje da maganar mai martaba ma yayi murna sbd ya dade yana saurarun magnar aure daga bakin yarima ,,haka aka shirya zuwa naiman aure ,ta hannun malaman mkrtrsu leema,inda kafin suje aka sanar da umar,shikuma ya gayawa yayunshi ishaq da hamza sai babban abukinshi ,salim, Jamaar gidan sarki sun iso naiman izinin auren leema ,kuma anbasu ,,har antsayar da sadaki maganar aure da girma,saura sa rana,,, Yarima kam murna kamar zaiyi yaya inda sultan ke tsokanarsa wannan shine cinkin biri a sama kaida bakaga fuskartaba ,,,yarima yace ita nakeso ba fuskartaba ,kuma yau zanga fuskar insha Allahu, Haka suka shirya sai gidansu leema ,suka ayka suna sallama, daker husna tasa ,leema tafita har tafita ta dawo tace momy me zance in naje ,husna dariya tayi tace ki gaishesu ,sannan tafita a dakin zaure aka saukesu ,da sallama tashiga ta gaida su ,inda duk su biyun suka lalace a kallonta ,yarima ne ya dakawa sultan duka suka sa 😃 leema dai kanta a sunkuye ,sultan ne yace hajiya leema ya gidah ,haka dai aka taba hira ,sultan ya fita yabasu waje nan yarima ya baje kulin soyayyah ,lema ma atake taji duk duniya ba wanda take so sai shi,haka suka dau lkc kafin yarima yayi sallama da leema yabata waya da sauran kayan da ya kawo mata ,wannan kenan Abubuwa sun taru sunyiwa hajiya yawa ga ciwo ka rashin mai kula da ita dan rahama sai tayi sati batayiwa hajiya wankaba ,,haka uwar hajar tazo har gidah taimata rashin mutumci ,sannan sahal bai daina kumai ba bayazuwa mkrt ga sata daga yaga kudin hajiya zai dauke haka abinci ,,, Yau surayya ce tazo daga yobe kasancewar taji lbr auren leema tazo tayasu murna dumin leema tayi babban kamu wato yarima sadik, Sun dade suna hira sannan surayya tace ke husna yau ina hajiyarki take ne naji shuru gidan ,,,husna tace ay hajiya ta karye har sau biyu,surayya tace amma baki da kirki shine baki gayamin ba maza muje in dubata,,,da sallama suka shiga dakin hajiy daker suka samu gurin zama ,kacaca dakin ,ga wani wari dayake tashi ,rahama ko tayi ficewarta,kasancewar surayya nus ta duba kafar hajiya ,tace ay wannan kafa bata gyeruba ,nan fa tafara fada ,haba husna kina gidan nan da ya,yanki ace hajiya tazama haka ,maza leema dauramin ruwan zafi ,kafin kace an gyre hajiya da dakinta sbd tsbar datti kasan katifarta harda tsusa ,hajiya sai godiya take tana hawaye, Surraya takira umar tace lalle gobe Monday akai hajiya asivity kashi dan kafarta ta lalace ,,,kafin surayya tabar gidan saida tayiwa husna nasiha sosai akan kula da hajiya ko ita baza tayiba tasa su leema su dunga gyrata kullum ay ko a lahira wani yana cin albarkacin wani,,,, Washegari zaakai hajiya asivity ,akayiwa lami mgna tace suje zatazo matar ishak kam ko bude kofa takiyi ,,,hawaye umar yafara zubarwa shidai yana jin kunyar husna bazai iya sata doleba ,haka ya kuma dakin hajiya ,abin farin ciki husna yagani da leema da melat sun gyera hajiya ,husna tace ya mu futune yace eh muje ,aransa kuma yace Allah yasakawa surayya da alheri har inda take, A asitvty ma albarkaci melat akaci dan tana practical agurin ,da sauri aka duba hajiya ina likita yayi ta fada yace lalle ne sai an yanke kafar dan ta baci sosaiiii Takuce dai uwar farhana ,love u fans😘 *BRILLIANT WRITTES ASSO* 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *YA,YA, MATA* Abin Alfahari ne 👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀👱🏻‍♀ *BY UMMU FARHANA* *ALHAMDULILAHI INA MAI GODIYA GA ALLAH DA YABANI IKON GAMA WANNAN LITTAFIN NAWA ,INA MAI RUKUN MAKARANTA ABINDA NA FADA MAI AMFANI SUYI AMFANI DASHI ,WANDA BASHIDA SHI SU WATSAR DASHI,ALLAH KAYAFEMIN KURAKURAINA* *DEDICATED TO MY FANS LOVE U ALL*❤❤❤❤ Page 24 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Zaro ido tayi ,tace defuty gomv ,yace yes ina fatan an karbeni ,tace kana ganin ba matsalah ,yace babu ,to Allah ya tabbatar mana da alheri ,wani tsalle yayi yana tank u jameelah ,murmushi melat tayi ,taji dadin yadda ya kirata yafi kuwa iya kiran sunanta, Anfito da hajiya Inda akayi nasarar aiki kafa da gyero sai dai da tafi daya tsayi,kifin tafara tafiya a keke ake fita da ita, umar ya kuma nijeria ,melat ce ke kula da ita ,anan Ali yake lalacewa guri taya melat kula da hajiya ,,, Hajiya kullum sai tayi nadama marar amfani ta kuma yadda cewa ,YA,YA, MATA,abin alfarine ,gashin nan azahiri tagani uwa mace sai ya,ya, mata ,yanxo har kunyar husna takeji ,tana fatan ta yafe mata, A gidah Bayan tafiyar hajiya da Mubarak da affan sai sahal adakin hajiya suke kwana ,kuma na hajiya sun bata ,abin da zai kawu kudi kuwa duk sun siyar ,dawowan umar ne yaga barnar da sukayi hadasu yayi yana musu fada ,duk wata barna sahal ne ja gaba ,yace to Allah ya shirya ,yama rasa mai zai ce ,yacewa lami amma kuna nan a gida nan yaran nan sukayi kacaca da dakin hajiya ,tace ay sahal ne me barna su da girman su ,,, Haka tun da umar yadawo kullum sai an kawu kara sahal ,haka zaiyi ta bada hakuri, Husna ce taci kwalliyarta da riga da siket umar ya shigo yace maman yammata irin wannan kwaalliya haka ,rugumarsa tayi tace nayi missing din mijina ,fah ,yace kinyi kyeu husna ,,kinfa kusa zama kaka ,tace mundai kusa zama kakanne ,to ay leema kanwatace kaga ban tsufaba tukun ,yace haka ne amma melat fa ,tace itace yata ta fari ,yace to ay inaga tare zamu auran dasu ,,,azabure tace haba my melat fa 17 take haba ka manta burinmu na suyi karatu mai zurfi ,ita kuma ma bata da saurayi ay,yace tasamu acan Indian kuma naga hankalinsu yazo daya ,munyi mgn dashi dan nan ne amma acan yake aiki ,,,tace amma my tayi kantah ,yace eh mutanen da suke naiman aurent ba kananan mutane bane kuma ma ay bawani kan kanta da tayi aganina ,,tace dan waye keson melat din ,yace dan dupoty govm ne ,zaro ido tayi tace umar kana ganin basu fi karfin ya,ya,n muba ,janyota yayi ya kai mata kiss ta ku ina yace ni a matse nake kar ki cikani da zance , . Sosai jikin hajiya yayi sauki ,har an basu sallama ,inda Ali yacewa umar ya zauna shi zai kawusu ,haka kuwa akayi saida suka biya saudiyya sukayi ummar ,sannan suka wuce ,tayi ta kuka a gaban Kaaba tana rokon yafiya a gurin ,Allah ,sun iso najira inda Ali yakawusu har gidah sannan ya wuce ,,, Kakaf yan cikin gidan sun hallara a falon hajiya ,an gaggaisa an mata ya jiki ,,,husna har ta tashi zata tafi ,hajiya tace ,husnah kistaya ,husna tadawo ta zauna ,,, Tace husna dan Allah badan niba na rokeki da Allah kiyafemin ,,abubuwan da namiki sharrin shaidan ne da kuma sun zuciya ,rusa kukatayi ,umar tasowa yayi yazo gaban husna yace maman yanm,matah ,kiyafewa hajiya ,kinji ,hawayene ya zubuwa husna tace na yafemiki hajiya ko da chan ma ban rikeki a zuciyaba,,,godiya hajiya da umar sukeyi ,haka hajiya ta janyo yaran daya bayan daya tana naiman gafarsu ,duk sun yafemata , Sannan tace umar nabaka izini ka kuma sabun gidan ka kaji, godiya yayi,,lema ce tace hajiya ina da mgn ,hajiya cikin wasa tace ,ina jin gimbiy halema,dariya sukayi duka , tace haka za abar rayuwar sahal ta lalace ,baya zuwa mkr ba islamiya ba boko yakamata ay wani Abu akai ,,hajiya tace awww ina sahal din yake ,tun zuwana ban sashi idoba, leema tace ay baya yin a gidah fah,umar yace to ya,zaayi dashi leema ,tace inaga akaishi tahafezul Quran na mudo mustafha ,in anci saa qurani ya nitsar dashi ,,,haka aka yarda da shawarar leema ,,, Yau ne akazo sa ranar leema da melat ,ansa rana wata uku ,gaba dayansu ,gidan sarauta sun bata sadaki ,dubu dari biyar ,da kujerar makka goma da mukullin mota daya ,na lema kenan,melat kuwa milliyun dayane da mota ,da kayan sa rana cikin babbar mutah,haka akayi aka waste ana girmama juna , Inda gabadaya anguwa da dauka umar ya siyar da yayanshi ,lami ce kam gabar yadawa, amma da aka raba kujerar makka surayya tace abata itama taci Albarkacin YA,YA, MATA,nan fa baki ya rufu, Umar da husna sun kuma Sabun gidansu inda leema ta dauki sahal ta kaishi mkrt ,kuma ta janyushi jikinta ,ba laifi ya rage rashin ji sosai mussamman yawo yanzu bayayi sosai Shirye 2 biki ake babu kama hannu yaro inda surayyah kullum tana hanyar Maiduguri daga yobe,amare ma baa barsu abaya ba mussaman melat tafi leema rawar kai ,, kannen amarema ,suna nasu, harny da surayya karama da meemah ,anata tsare 2 ,hajiyama anata dingisa kafa ,ba a barta abayaba ,,, Ali da melat sunshirya fati kala2 ,inda leema da yarima walimace kaya tacciya aka shirya,,, Me gyeran jiki tazo ta fara yuwa amare ,, Rana bata karya Yaune duban mutane suka shaida daurin auren Halema and yarima Jameela and Ali Nan aka zarce da biki babu kama hannun yaro gida yacika tab sai ga hajar nan,Ashe tayi wani aure,,,, Yau surayya ta shirya mother's night,a barweee ,nan na hango su Zara,u dasu jannat ,maman mufi ,da ummu safwan ,sai borosh ake da kaji🤪 Haka a gurin walima da fati na hango duk yan brilliant sun hallara ,inda hango melat musa anata kora kunun aya, my jikas anata cin kaji,, Angama biki lfy ankai am are gidajensu ,leema ankaita shehuri gidan sarki ,melat kuma g,r ,a ,aka kaita ,inda sati na zagayowa ,melat sukayi Indian acan zata karasa karatu,leema kuma honey Mon suka tafi,,, Bayan kuwa ya watse daga surayya da husna,tace Anty Ashe haka haihuwa take da dadi ,surayya tace in Allah yabaki mai albarka sai ka godemasa, tace hakane Anty ,, Husna da umar ne zaune suna hira ,,,yace ikon Allah ,ayanzu kumai ya wuce mana sai dai mu godewa Allah , A tare sukace ALHAMDULILAH, NIMA NACE ALHAMDULILAH TAMMAT TAKU UWAR FARHANA😘