[7/2, 11:17 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 *_KYAUTAR ALLAH CE_* _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 1⃣ WRITTEN BY 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT*🎁 DOMINKU DOMIN _*DUK WANI MARAYAN DA YARASA UWA DA UBA, INA ROKON ALLAH YAJIKAN IYAYANKU YA GAFARTA MASU, KU KUMA ALLAH YABAKU HAKURIN DA JURIYAR RASHIN SU YA KUMA INGANTA RAYUWAR KU, A DUK INDA KUKE A FADIN DUNIYAR NAN AMEEN 👏YA RABBI*._ SADAUKARWA _LITTAFIN SADAUKARWA NE _GA_ _*MY HABITY MY SWEETHEART HALEEMATUS SADEEYA SADEEQ (UMMU HAIDAR), KISANI INAYINKI OVER TABBAS NASAN KAUNAR MU DAGA ALLAH NE NAGODE SOSAI DA KULAWAR KI AGARENI ALLAH YABAR KAUNA AMEEN.👏*_ _ALLAH INA ROKONKA YADDA NAFARA LAFIYA KABANI, IKON GAMAWA LAFIYA AMEEN_👏. ____________________ ___ _*®PEN :WRITERS ASSOCIATION*_ ______________________ _~only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers.~_ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirrahim.*_ _BAUCHI_ _NEW G R A_ Ranan jumma'a da misalin 5:30 PM NEW G R A sabuwar unguwa ce datake dauke da Kayatattun ginin zamani masu asalin kyau da burgewa, acikin gidajan ne na hango wani Katafaran gida wanda duk acikin Unguwar ta new g r a, shine gidan da yafi kowani kyau da tsaruwa gaskiya gidan ya birgeni matuka musamman danaga fantin gidan kalata ne daukar hankali wato green and white. Kawai jinayi Zuciyata tana son shiga gidan, Don haka sai kawai nanufi gidan domin naji ajikina kamar yadda gidan yake kayatattace, "toh tabbas za'a samu kayatattace Labarin acikin sa mai nishadartar wa tareda fadakarwa, don haka mai karatu idan kanason jin👂Labari "toh biyoni muje🏃‍♀. Saidai kuma koda na'isa bakin get din duk arufe kofofin suke daga karamar kofar har babban,😩"Oh! nita RASULU "toh🤔 yanzu ya zanyi na shiga?... Shuru nayi Ina tunanin ta yadda zanyi nashiga wannan gida me matukar kyau da burgewa, saidai kuma bansan yadda zanyi ba don haka sai kawai nakoma gefe na raku'be🙇‍♀. Chan saina ga wasu motoci masu asalin kyau guda biyar sun jero da gudu, mota uku ba komai jikinsu sabani mota biyu da aka manna masu foster wani kyakkyawan mutun fari Wanda naga an rubuta sunan sa kamar haka, *HON HABIBULLAH HASHIM SORO* *(BB SMART)* A matsayin dan takarar Senetar, ga mamakina gidan naga motocin sun nufa dagudu . Dasauri nasake makurewa don kar wani yagan'ni, horn daya sukayi maigadin yabude masu kofa da sauri suka shiga daya bayan daya, ganin maigadin yana kokarin rufe kofa nayi saurin afkawa "KO antayawa nema ake cewa Oho! 😂 nidai nashige lol😜. Masha'allah shi kam Mrs bature saboda tabar salo sai yace Wowww!😉 gaskiya duk yadda nadauki gidan yawuce haka, mai karatu gidan kam yahadu karshen haduwa musamman flowers din dasuka kawata gidan ta'ko'ina, masu kyau wanda kamshisu kawai yanasa zuciyar mutun tasamu nutsuwa. Part Uku nagani sai masallaci part biyu iri daya wanda ginin bene ne mai matukar kyau da tsari, shi kuma dayan ba ginin bene ba ne sannan baikai biyun girma ba, saidai daga tsarin ginin wanda inka cire bene "toh komai iri daya ne harda fanti. Motar farko naga direba da sauri yafito ya bude gidan baya ahankali naga an zuro santala-santalan kafafu kasa masu sanye Da bakin takalmi, sai shainin sukeyi Cikin nutsuwa yafito kunnan sa manne da waya yajuya baya don haka banga fuskarsa ba, saidai shidin farine wanda nagane hakan ne ta hannunsa dayake daure da tsadadden agogo, kuma dashi ne yake rikeda waya. Dogone shi sosai dan har ya rankwafa kad'an kuma yanada faffadan kafad'u wanda yai matukar karafito da cikar zatinsa, sosai saidai bayada kiba kasan cewar kirarsa irinta zakine domin cikinsa ashafe yake tamkar baya cin abinci, shekarunsa zasu kai 36 zuwa 37. Sanye yakeda wani irin bakin yadi mai kyau wanda kallo daya zakai masa kagane tsadadde ne, kansa ba hula saida tarin suma baka kirin acukur kude tamkar ta jariri sai walkiya takeyi domin dai kam tasha gyara, ahankali yajuyo da kyakkyawar fuskarsa mai daukeda lallausan murmushi dai-dai lokacin da sauran mutanan suka fito daga cikin motocin daya bayan daya. Tubarakalla shine abunda nafadi domin tuni nagane shine mutumin dake jikin foster nan masha'allah, gaskiya afili yafi kyau, tabbas shidin kam kyakkyawa irin ajin farko nan fuskarsa dauke takeda dogon hanci, da idanu masu kyau gawani kyakkyawan sajen da yabari wanda yakarawa fuskarsa kyau da kwarjini kallo daya zakai masa kagane hutu dajin dadi sun zauna ajikinsa. Saida yaga fitowarsu duk sanna yajuya Cikin takun isa da kasaita yanufi daya daga Cikin part, din still wayar tana manne akunnan sa yayinda sauran mutanan suka rufa masa baya. Dasauri nabi bayansu saidai kafin duk Na karasa har an rufo kofar, tsaye nayi sun sauki tsawon wani lokaci sannan suka fito motocin nan biyu masu fosta naga sun shiga sun tafi, sannan shi kuma yakoma ciki tareda sake rufo kofar dan haka dole najuyo nanufi karamin part din domin shi abude yake. Sautin karatun al'qur'ani ne ketashi cikin wani dan madaidaicin falo me kyau da tsari, wani farin kyakkyawan Dattijo nagani zaune akan dadduma zubinsa irin Na fulanin asali, tsoho neshi sosai sanye yake da fararan kaya da hula fara, tareda karamin rawani idonsa manne da farin glass, wanda ga dukka alama medicated glass ne, hannunsa rikeda alqur'ani mai girma irin mai falle-fallan nan wanda ake kirada warash, ga bansa kuma wata yarinya ce zaune itama rikeda alqur'ani saidai nata Qurani hafse ne, kanta duk'e tana sanye da abaya baka sai tayi rolling da d'an kwalin abayar fara ce yar kimani shekara goma sha biyar zuwa sha shidda. Ahankali Dattijon ke karantawa ita kuma tana amsawa cikin siririyar murya mai dadin gaske, Chan gefe kuma wata kyakkyawar Dattijiya ce zaune akan kushin tana sauraren su tana sanye da atamfa ja da ratsin yalo, kallo daya zakayi mata kane bafullata ce, ahankali suketa karatun sun dauki tsawon lokaci hardai suka Kai karshen suratul ankaboot sannan yayi masu addu'a, suka shafa tareda rufe al'qur'anin alokacin daya, ahankali tadago Kai suka hada ido sukayi murmushi yace inafata kin karanta suratul khafi?.. tace eh na karanta yace to masha'allah. Nikam Kallon daya nayi mata nagane cewa wannan Dattijo da Dattijiyar nan mahaifanta ne saboda Kamar dasukai da'ita, Masha'allah tabbas itadin kyakkyawa ce sosai tamkar Yar larabawa tanada manyan idanu amma ba sosai ba, suna dauke da zara-zaran eyelash tareda gashin gira wanda yakusan hadewa, sannan yanayin idanunta kamar ta najin barci, tana da dogon hanci da dan karamin baki pink colon wanda naga tana tsotson sa tamkar tana tsotson sweet Kai! gaskiya yarinyar tanada matukar kyau nadaukar hankali. Cikin sanyin murya tace Baffana zanje naba, my sweet *FEEYA* magani dan nasan yanzu haka bata sha na yamma ba. Kayatattace murmushi yayi tareda cewa "toh aidake da yar'uwan naki halinku daya bakuson shan magani, sannan idan baku kukaba junanku ba duk wanda zaya baku bazaku shaba, saiko Hamman ku idan yaimaku Jan ido sannan kusha, baki ta turo cike da shagwaba tace Baffa shifa *Hamman Habeeb* zalu yakeyiwa mutun murmushi yayi yace kodai menene shine dai maganin ku, dan haka ta shikije kibata" maganin tasha Ina gaida ita da"Hajiyar taku yauma ban samu shiga mun gaisa ba, tace "toh sannan tamike ahankali tanufi wani table mai daukeda littafai ta'ajine al'qur'ani, nan naga kirar jikinta mai kyau da daukar hankali musamman kirjinta dayake cike da dukiyar Fulani, kasan cewar abayar mai shap ce wanda tayi dai-dai da yanayin jikinta dan haka saiyai mata kyau sosai, juyawa tayi ta kalli yar dattijiyar matar nan tace Innata zantafi tace "toh ki gaida *SAFEEYA* din tareda Hajiya tace "toh tareda fita daga part din. Dayan part din tanufa ba wanda mutanan suka shiga ba, cikin nutsuwa take tafiya tamkar bataso taka kasa yayinda jikinta ke kadawa tamkar bishiya, Cikin wata murya mai sanyi naji ance.. ke! ahankali najuya don naga wanene mai wannan zazzakar murya mai dadi, kyakkyawa mutumin nan nagani sanye da brown din jallabiya da alama yayi wanka ne yacanja kaya, saidai wannan Karon fuskarsa daure take sabanin dazu dayaketa sakin kyakkyawan murmushi, cikin dakewa yasake cewa.. Ke! *KYAUTA* fa wai ko an *DUBU* bataji ne?.. tabbas wannan yar kyakkyawar budurwar yake kira saidai kuma ga mamaki na ko juyowa batayi ba balle ta amsa kiran asalima tafiyar ta kawai takeyi Cikin wani irin taku mai ban sha'awa wanda idan kagani saika rantse yanga takeyi, saidai kuma ga dukkansu alama ba yaga bane yanayin tafiyar ta kenan. Cikin bacin rai tareda daga murya yace Ke! *SADEEYA* ahankali tajuyo cikin sanyi murya tace Na'am tareda taduk'ar da kai kasa domin jitayi kirjinta yana halbawa, dai-dai lokacin da yakarasa gurinta daddad'an kamshin turaran sa yadaki hancinsa, haka nan shima kamshin turaran tane yadaki hancin saidai shi dasauri ya kauda kai gefe ko mene dalilin sa nayin haka Oho!. Ba tareda ya kalleta ba Cikin bacin rai yace ke! wani irin iskanci ne haka Ina kiran ki shine zakiyi banza dani?.. baya taja kadan kilan tana tsoron karya sanbada mata Mari ne😂, ahankali tadaga Kai ta kallesa still kirjinta yana cigaba da bugawa, fuskata yamutsa sannan tace "toh aini banji kaba ne, (kut😳 wai bataji shiba? lallai wannan taci abinci 😂to aikoni naji😜) shikam dasauri ya kalleta fuskarshi daukeda matsanancin mamaki yace... _*Comments dinku shi zaya bani Kwarin guiwan sambad'o maku Labarin*_ 👇 *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) _Wanda zayazo ta_ _Alkalami_ ✍🏽 🌹Lufhat🌹 _Insha'allah_ [7/2, 11:17 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 2⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA _*ga Sadeeya Sadeeq Ummu (Haidar)*_ ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 Ke! kina nufin duk ihun kiran sunanki danayi bakiji ba?..cikin yatsina fuska tace ah! *yah Habeeb* da farko baka fa kira sunana ba, cewa kayi ke! sannan kace *KYAUTA* koda yake "eh nidin *KYAUTAR ALLAH CE* dayaba "Innata da "Baffana, don haka suka d'ai nakeso sukirani da *KYAUTA,* ita kuma Hajiyar mu ai *HALI DUBU* wan kyawo take kirana, amma kai kuma sai kace wai ke! an *DUBU*, kuma kasan cewa *HALEEMATU SADEEYA* "Abba yasamun idan kaga sunan yaimaka tsawon fadine basai kace *HALEEMA* ba ko *SADEEYA* amma sai kai takir... Uban tsawa da yadoka mata ne yasa tashi shuru, cikin bacin rai yace Ke! nikike fadawa wannan dogon sharhin?.. "Ok wato kece ma zaki fadamun yadda zankira ki KO?... "toh idan bankiraki da yadda kike soba me zakiyi eye?..yafadi yana matsawa kusa da'ita,yayinda itakuma cikin tsoro takeja da baya, dakarfi yasake cewa nace me zakiyi?..dasauri tajuya da gudu tanufi part din. Cikin takun kasaita mai dauka da sauri yabi bayanta yana cewa kai! kaga mun maras kunyar yarinya, daki tsaya kigani idan ban ballaki agurin nan ba wato dan kunga kwana biyu na kyaleku shine zakuyi mun iskanci ko?.."toh wlhy kwanan nan zan gyara maku zama. Dai-dai lokacin da yashiga katafaran falon dayaji kayan more rayuwa wata kyakkyawan mace ne zaune saman kushin, sanye take da wani ratsattsen less mai ruwan brown da ratsin ruwan hoda, tasa hijab shima mai ruwan hoda hannun ta rikeda casbi tana ja kallo daya zakai mata kagane cewa mahaifiyar sace saboda kamar dasu kai. Kyakkyawar yarinyar nan ce nagani sai boyewa take abayan wannan matar, ahankali matar tace a ah! Hali dubu na meya faru?.. sake kwakumeta tayi tareda tadora kanta akafadar matar (ga dukkan alama dama tasaba yin hakan) cikin shagwaba tace Hajiyar mu ba *Hamman Habeeb* bane ya biyoni zaya dakeni, dasauri tace daki kai masa me?.. bakita turo tareda cewa ban masa komai bafa, dai-dai lokacin da ya zauna yana zuba mana harara. Kallon shi hajiyar tayi cikin hade fuskata tace waikai meke damunka ne?..rai bace yace Hajiyarmu meke damuna kodai meke damun wayan nan marasa kunyan yaran naki, tace "toh nidai ban haifi marasa kunya ba kuma ban koyamasu rashin kunya ba balle suyi maka, sannan akan wani dalili ne zaka biyo mun yarinya ka doka, waima bana hanaka doke-doken nan ba?.. shin Kai bakaga yarana sun girma ba ne umh?.. "toh don Allah kara basu da doke-doken nan haka. Dasauri yace "toh don sun girma shine zasu ringa yiwa mutane rashin kunya kiranta fa nake zan tambaye ta kokin dawo, amma saboda tsabar iskanci tanaji shine tayimun banza, amma dayake batada kunya shine ta tsaya yimun wani dogo sharhi saboda tarenani. Hajiya tace a ah Hali dubu na ya haka kuma meyasa kinajinsa yana kiran ki kikai banza dashi?..baki ta turo tareda cewa Hajiyarmu baifa Kira sunana ba sai cewa yake ke! ke! an dubu, kuma gaskiya Hajiyarmu ni banason yana kirana an dubu, dasauri yace ance an dubu din kiyi abinda zakiyi yakarashe fadi tareda zabga mata harara. Cikin shagwaba tace Hajiyarmu kingansa KO?..murmushi tayi sannan tace "toh yanzu dai ya isa haka tunda dai kun maidani alkaliyar Ku kullum nike nan cikin yimaku Shari'a, kuma Kaine mesani yinta tunda nasha fada maka kadaina kiranta da sunayen da bata so, da sauri yace toh" aida sunanta na kirata, tace a ah inda kakirata da sunanta aiba zata kyale kaba, yace harda *SADEEYA* ba sunanta bane?.. Murmushi tayi tace aikafi kowa sanin cewa sunanta kenan saboda haka kaci gabada kiranta da sunan ta, sannan kuma neman me kakeyi mun?.. gurin da *SADEEYA* take ya kalla tana nan labe abayan Hajiyar, tana kallonsa. harara ya watsa mata tareda kauda kai gefe yace "toh Malama aisai kizo kifita kiba mutane guri "KO...baki ta turo tareda mikewa tace Hajiyarmu su" Innata Na gaida ke, murmushi tayi tace "toh Ina amsawa kije *Safeeya* nacan tana jiranki kiba ta magani tace "toh. Cikin sanyi jiki tafara tafiya kallonta yayi dai-dai lokacin da take watsa masa harara harda murguda baki😏, da karfi yace ke!. ni tsaranki ne?.. aikam da gudu tanufi sama cikin kwarewa take taka step din, wani katafaran falo tafad'a shima dauke yake da kayan more rayuwa kamar wannan Na kasan, da gudu tashi gawani daki ta turo kofar tareda saka makargami, sannan tajingina bayan ta ajikin kofar tana sauke numfashi saikace tayi gudun kilominta dubu lol. wata kyakkyawar yarinya ce kwance saman faffadan gado ta kudindi ne da wani lallausan bargo, ahankali tadago Kai cikin sanyi murya irin tamarasa lafiya tace my sweet *DEEYA* meya faru wanene ya biyo munke?..dariyar tayi sannan tace tsokana nayo, itama dariyar tayi tareda cewa aikin saba "toh yau kuma wakika tsokano? cikin takunta mai daukar hankali tanufi gurinta tana warware rolling din gyalen dake kanta, aikam take lallausan kashin kanta mai santsi da tsawo ya baiyana wanda yasauka har gadon bayanta, cikin cool voice dinta tace hmm! kedai bari yau malam zalimun na tsokano, dasauri tace _what_ *Hamman Habeeb* fa?.. tace "eh dai-dai lokacin da ta zauna bakin gadon tadauki hannun *Safeeya* tadora asaitin kirjinta, tana cewa my sweet *Feeya* taba kirjina kiji kamar zaifad'o saboda tsabar bugawa, tace hmm! nima aihar kinsa naji kirjina yabuga, "toh waima meyasa kika tsokane shi?.. nan tafada mata abinda duk yafaru murmushi tayi tace hahaha yarinya sunan ki Sorry wato ma harda murguda masa baki tab! ai, idan yaka maki zakiyi bayani sala-sala, murmushi tayi batare da tace komai ba saidai tamike tana kokarin cire riga. Shi kam *Habeeb* kallon sa ya mayar kan Hajiyar wadda itama shi take kallo, yace Hajiyarmu kina ganin yarinyar nan fa harara ta tayi harda murguda mun baki saboda tarenani KO?.., tace "toh yi hakuri, yace haba ai idan na kamata tabbas sai bakinta yayi jini. da sauri tace "toh kar kafara shi wlhy, nikam narasa yadda akai kazamo mutun mara hakuri abu kad'an saika kama fada. wai tsaya tukun kai ba kasan Kai babban mutun bane?..yaranka fa biyu sannan gawani girma yana kokarin sake hawa kanka ko ka manta ne ummh?.. baice komai ba saidai ya tsura mata kyakkyawan idanunsa cikin sanyi murya me cike da tausayi kansa yace, Hajiyarmu shikenan nikuma dan Na kasan ce babba sai aita yimun abubuwa kala-kala anaba tamun rai idan nai magana kuma ace nayi hakuri, wato shikenan nikuma rayuwa ta acikin hakuri zata dauwa ma kenan ko?.. Murmushi Hajiya tayi sannan tace tunda kashigo na fuskanci cewa "matar ka tabata maka rai shine zaka huce akan yarinya ta, wanda kasan cewa bazan taba lamunta da hakan bako?..wani irin kallo yake binta da shi mecike da mamaki, cikin sanyi murya yace Hajiyarmu ya'akai kika fahimci haka?..murmushi tayi sannan tace saboda nice na haifeka kaga duk wanda zayasan halinka a bayana yake, shi kuma hakuri dakace aiko ka dauwama akansa ba wani Abu bane domin shi mahakurci ma wadaci, bakaji masu karin magana sunce mai hakuri yakan dafa dutse har yasha roman saba?..Don haka nakeso ka dauwama akansa saboda inada tabbacin zuwa gaba zaka dafa dutsen nan har kasha romon sa. Ido ya rintse sannan yabude aikam tuni sun canja Kala daga Fari zuwa jajajir, cikin sanyi murya yace shikenan Hajiyarmu zanci gaba da kasan ce yadda kike so, saidai kuma kina ganin idan na cigaba da hakuri da abinda *JANA"* takeyi mun bazaya zamo *ILLA* arayuwa ta ba?.. Kallon tausayi tayi masa tareda girgiza kai alamar a ah sannan cikin sanyi murya tace meya faru kuma?.. Cikin bacin rai yace Hajiyarmu nikam nagaji da abinda *Jana* takeyi mun, tace me tayi maka?.. yace yanzu kiduba fa kigani tun safe mukabar gidan nan kuma wlhy Hajiyarmu ruwan _coffee_ ne kawai acikina wanda nayi-nayi Da *Jana* ta tashi hadamun amma takiya, dole natashi na hadawa kaina nasha yayinda ita kuma take nan kwance ta wannan matsiyacin barcin nata na hasara, sannan kuma still yanzu ma nadawo na'iske tana barci batare da tayi girkin rana ba saidai tasa mai aiki tayi saboda tsabar iskanci da walakancin kuma tasani sarai bana cin abinci mai aiki, tace "toh bana ce idan batayi ba kazo nan kaci?.. yace haba Hajiyarmu yaza ai inada mata kamar *Jana* amma ace sainazo nan na cin abinci gaskiya wannan bayi bane, nidai na fahmici *Jana* so kawai take taka sheni. Cikin sanyin murya tace ai ba wanda ya'isa yakashe wani idan ba ALLAH ba, yace "toh kiduba fa kigani saboda tsabar zama dana keyi da yinwa ulcer takamani, shin Hajiyarmu wannan wacce irin rayuwa ce haka?...ajiyar zuciya tayi sannan tace.. Muje zuwa A *_KYAUTA ALLAH CE_*(Labarin Sadeeya) Tareda Alkalamin ✍🏽 🌹Lufhat ce🌹 Amma Fa _*Adadin Comments adadin typing*_ 😜 [7/2, 11:18 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 4⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *ga SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 Au me?..tace aure, yace haba Hajiyarmu wani irin aure kuma?..cike da mamakin gani yanayin dayashi ga, tace ah! wai dama akwai wani aure ne bayan wanda "Manzon Allah (S A W) ya umarce mu da muyi?.. yace a ah babu, tace "auto nadauka "KO akwai ne?..yace Hajiyarmu babu tace "toh shine kace mani wani irin aure?.. sannan kuma dagayin maganar auren naga yanayin ka yachanja, kamar nayi maka wata mugunwar magana, yace Hajiyarmu ba haka bane ke bazaki gane bane shiyasa, tace "toh yane inasan nagane ?..yace gani nayi wannan aurenma yana karedashi balle kuma na karayin wani, murmushi tayi tace "toh waini aganina idan ka karayin auren zakaji saukin abubuwan da *"Jana* takeyi maka kilama, sanadiyar auren ta chanja hali gaba daya tadaina yi maka abinda takeyi. Yace hmm! Hajiyarmu wani chanji za'asamu agurin *"Jana* wanda yau tsawon shekara biyar kenan dayin aurenmu amma bata chanja ba sai yanzu?..hmm! chanjin nan dai agurin *Jana* lallai dakamar wuya wai gurguwa da aure nesa, don haka nidai kidaina maganar Kara aure nan, mutun baiji dadin aure ba ina zaya kara yinwani, mikewa tayi tareda cewa haka ne "toh ai shikenan tunda bazaka karaba, da sauri yace Hajiyarmu Allah yasa ban bata maki rai ba?..murmushi tayi tareda cewa a ah dama dai inagani kamar kara auren shine mafita agareka, gameda abinda matarka takeyi maka "toh saidai kuma tunda baka ra'ayi ai shikenan. Cikin sanyi murya yace Hajiyarmu ni wlhy gani nake kowace mace halinta irin na *"Jana* ne shiyasa kikaga bana ra'ayin kara aure, domin gaba daya mata basa burgeni, kai ta girgiza tareda cewa "toh ai ba dukka akataru akazama daya ba, yace haka ne "toh nidai Hajiyarmu kiyi mun addu'a kinji?.., tace kullum cikinta nake, bari nashiga ciki yace "toh tanufi sama yayinda yabi bayanta da kallo. 🎁🌹🎁 Su *Sadeeya* kam saida sukaci dariyar su suka koshi, Bayan *Sadeeya* ta fadawa *Safeeya* abin tacewa *Hamman Habeeb* sannan tashiga toilet dan tayi wanka, wanda tadauki tsawon wani lokaci sannan tafito daureda tawul akirjinta. ahankali ta kalli inda *Safeeya* take kwance barcin takeyi sosai abinta, yayinda take ta sharban gumi alamar sauki na shigarta kenan, murmushi tayi tareda karasawa gurinta hannu tasa tashare mata gumin daya tsatsufo mata agoshi, cikin sanyi murya tace Allah yabaki lafiya my sweet *Feeya* sannan ta gyara mata bargon, sannan tanufi gurin mirror zama tayi akan Wata Yar karamar kujera cikin nutsuwa tafara shafe-shafe, wanda shima saida taduki tsawon lokaci sannan tagama. ta tashi tanufi wedrobe tabude, wata jar riga tadauko mai hunnun shima tareda hula tasa iyakarta rigar guiwa sannan tafeshe jikinta da turare sannan tabude drower, tadauko wani littafin hadith takoma gefen gado ta zauna tana dubawa. Shikam *Habeeb* saida yaga Hajiya ta haye sama Sannan yayi ajiyar zuciya tareda lumshe ido ahankali ya furta da gaske fa nake Hajiyarmu, gaba daya mata basa burgeni amma fa banda mutun daya, yafadi yana sakin kyakkyawan murmushisa mai karamasa kyau da kwarjini, still idonsa rufe yake, yayinda yacigaba da cewa.. "itakam tana matukar burgeni komai tayi yana bani sha'awa saboda Ina *SONTA"* irin *SON* da bayan ke Hajiyarmu babu wata y'a mace dayake yiwashi, Ina *SONTA* ina kuma matukar *KAUNARTA* sosai irin wanda nikaina bansan adadinsa ba, saidai Inada tabbaci dashi aka halicci *RUHINA* wanda duk fitar numfashi na yana fita ne tareda matsanancin *"SONTA* yayinda duk lokacin da naganta sai *ZUCIYATA* tabuga saboda tsananin *SONT*.... Shuru yayi saka makon fadawa dayaji anyi ajikinsa tareda cewa Daddy Oyoyo, ahankali yabude idanusa dasu kafara ja yazuba akan wata yar farar flower girl wadda batafi shekara biyu ba, kamarsu daya da shi harda kwayar idanun, tana sanye da pink din riga da wando da d'an karamin farin hijab, murmushi yayi tareda rungumeta yace oyoyo my lili Mama kundawo?.. kai ta gyada alamar "eh tareda dagowa daga jikinsa ta fincike d'an hijab din, tamika masa yakarba fuskarta cike da farin ciki, baki ta turo tareda cewa Daddy inajin inwa. Ido yazaro dai-dai lokacin da wani kyakkyawan saurayi ya shigo shima kamarsu daya da *Habeeb* dan kimanin shekara ashirin da biyu, hannunsa rikeda wani dan yaro wanda shekarunsa basufi uku zuwa hudu ba, saidai shi kalar fatarsa daban, dasauri wannan yaron ya'isa gurin *Habeeb* yana cewa Daddy oyoyo, kanshi yashafa tareda cewa oyoyo Junio yakake?..yace lafiya qalau yace good. cikin girmamawa saurayin yace *Hamman Habeeb* sannu da dawowa, yace yauwa kuma sannu ku da dawowa, sai kuma ya kalli lili Mama daketa turo baki murmushi yayi tareda cewa amma Uncle Hafiz ya'akai aka barmun lili Mamata da inwa?.. murmushi Hafiz yayi tareda cewa koda mugaje mun'iske "Adda Mamu tuwan shinkafa tayi da miyar kuka, shine takici, dasauri yace no no ai my lili Mama batacin miyar kuka "KO kamanta ne?.. yace a ah ai andafa mata lndomi bataci ba, yace ayya aida yanwan yara suna cin Indomin amma banda my lili Mama I don't know why, Hafiz yace kuma aka siyo mata take away saita chakulashi tace wai babu dadi, dariya *Habeeb* yayi yace Allah sarki ai d'iyar irin Daddy tane bako wani abinci take ciba KO?..Kai ta gyada alamar "eh yace yauwa my lili "toh zauna kici wannan nima yanzu nagamaci yana fadine tareda mika mata sauran dambun daya rage a filat, Zama tayi tareda fara cin dambun sai shima Junior yace Daddy nima zanci, dasauri Hafiz yace haba junior kabarta taci mana kaga ita bata cikomai ba sai bobo datake tasha, bata fuska junior din yayi sai Hafiz yace kyaleta zan siya maka sweet kaji yarona ai zaka shako?.. dariya yayi tareda cewa "eh yace yauwa my boy, yace Uncle kuma baza'aba lili Mama bako?.. yace "eh bazamu bata ba. tsayawa tayi da cin abincin tana hararan Junior tareda cewa ainima Daddy zaya ciya mun ko Daddy?.. Kai ya gyada mata alamar "eh sannan ta cigaba da cin abincin yayinda Hafiz yace *Hamman Habeeb* "Hajiyarmu tadawo?.. yace "eh tana sama amman kayi sauri kafito muje masallaci domin ankusan kiran magrib, yace "toh tareda mikewa yanufi sama da sassarfa. Da sallama Hafiz yashiga dakin Hajiya tana zaune gefen gado tazuba uban tagumi, har ya zauna kusa da ita amma bata saniba ahankali yacire mata tagumin tareda cewa, Hajiyarmu lafiya inatayin sallama amma baki amsa ba, kuma naga kinyi tagumi kuma kin sha fada mana cewa babu kyau yin tagumi, amma kuma yauna gakinyi lafiya meya faru?..ajiyar zuciya tayi tareda cewa kundawo? Yace "eh tace ya Addar taku da yaranta suna lafiya?.. yace lafiya lau suke tana gaida Ku "toh muna amsawa inasu "lili din?..yace suna can many falo gurin Daddy su, tace "toh yayi kyau. yace Hajiyarmu meyasa meki?. tace ba komai ka tashi kaje Kai sallah yace toh tareda tashi har yafara tafiya sai kuma yajuya yace Hajiyarmu cikin kosawa da mahanar tace... _Nasan dai *Zuciyar* me_ _karatu_ _tacika da_ _tambayoyi_ _kamar haka_ _👉wanene_ _*Habeeb..?*_ _wacece_ _*Sadeeya..?*_ _wacece *Jana..?*_ _sannan shin_ _wace mace ne_ _me sa'ar data_ _siye *Zuciyar..?*_ _*Habeeb* "toh_ _meson jin amsar_ _yabiyoni_ 🏃🏻‍♀ Muje zuwa A _*KYAUTAR ALLAH CE* (Labarin Sadeeya)_ Tareda Alkalamin ✍🏽 🌹Lufhat🌹 [7/2, 11:18 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 3⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *ga SADEEYA SADEEQ KD UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 Ko yanzu madai Kalmar kenan daya zan sake fada maka wato *HAKURI,* kaci gabada yin hakuri da duk wani abinda *"Jana* takeyi maka Insha'allah zata dainai wata rana ma "KO ance tayi ba zatayi ba. "Ajiyar zuciya yayi tareda cewa "toh nikam yana iya tunda kin daurawa *ZUCIYATA* *HAKURI,* murmushi tayi tace a ah banice na daura maka ba Allah shine ya daura maka, don haka karkayi kuskuren sakinsa domin zuwa gaba zai maka amfani. yace "toh shikenan naji na dauka *HAKURI* saidai kuma wlhy *CIKINA* bazaya taba daukar *HAKURI* ba, asalima shi baisan wata kalma wai ita *HAKURI* ba domin nan wani irin yinwa nakeji dan haka idan kun rage abinci kubani, idan baso ake nawulle nafadi ba a gurin nan ba. murmushi tayi cikin zolaya tace babba dakai saika fadi saboda yinwa?.. yace hmm! Hajiyarmu ai ita yinwa baruwanta da babba baruwanta da karami, tace "toh bari na tambayi "Hali dubu na, idan sauran abincin namu yarage takawo maka, saidai yaka mata kafara shan ruwan zafi kafin kafaracin wani abun don dai yanzu nasan cikinka ya kulle, Yace hmm! shiyasa nace maki *"Jana* sotake kawai ta kasheni, kinsa Allah Hajiyarmu saboda tsabar yinwar dana keji har wani amai-amai naji yana taso mun, Murmushi tayi ba tareda tace masa komai ba saidai kawai ta tashi tanufi saman bene. 🎁🎁🌹🎁🎁 Ciki nutsuwa *Sadeeya* ta cire riga yayinda farar singlet da wando lages fari ya baiyana, cikin sanyi murya tace my sweet *feeya* nifa zafi nakeji wlhy, murmushi tayi tace kinada lafiya ne shiyasa kikejin zafi nikam da banida ita ai sanyi nakeji sosai wlhy. Cikin tausayin yar'uwar nata tace Sorry my sweet *feeya* Bari nabaki maganin ki kisha kinji?..dai-dai lokacin da ta'isa gaban wani kyakkyawan Mirror mai daukeda hadaddun kayan kwalliya dasu turaruka da manshafawa masu asalin kyau da tsada, magunguna tadauka cikin wata farar leda sannan tanufi wani dan karamin fridge, tabude tadauko ruwa tareda cup sannan takoma gefen gadon ta zauna, tareda cewa tashi kisha kinji my sweet *feeya*?... Fuska ta yamutsa tace gaskiya my sweet *Deeya* ni bazan shaba, ido tazaro tace saboda me?..baki ta turo tareda cewa nidai nagaji dashan maganin nan, cikin sanyi murya tace yi hakuri kisha kinga fa sun kusan karewa kuma insha'allahu kina gamasha zakiji sauki tace a ah gaskiya bazan shaba. tace "OK shikenan bari naje na fadawa "Malam zalumun kin kishan magungunan ki, dasauri tashi tareda cewa "toh kawo zansha. dariya *Sadeeya* tayi sannan tace aha! yarinyar idan baki shaba yanzu yazo idan kuma yazo kinsan sauran, tafadi tareda kashe mata ido😉. itama *Safeeya* idon ta kashe mata tareda cewa Oho! wato "yazo yimun zalun KO?..murmushi tayi tareda ballo mata maganin tamika mata, saida takarba sannan tace aibazai maki komai ba tunda bakida lafiya. Saida tasha sannan tace toh aikema bazayayi maki komai ba tunda "Hajiyarmu tace ya daina dukanmu, tunda yanzu mun zama big girls KO?.. tafadi tana murmushi itama murmushin tayi tareda cewa Yeap!, Saida ta bata dukka magungunan tasha sannan ta tashi tamai da shi inda tadauko, tace my sweet *Feeya* Bari nashiga nawatsa ruwa tace "OK saikin fito, har zata shiga toilet din sai taji Hajiya tana kiranta, Da sauri tanufi bakin kofa tabude tsaye taga Hajiyar tace Hajiyarmu naji kin kirani KO?..Hajiya tace "eh, *Safeeya* tashi magani nata?. tace "eh tasha, tace "toh yayi kyau. dama nace "KO akwai sauran abinci?.. tace "eh Hajiyarmu akwai tace yauwa "toh kije kizoba kikaiwa *"Hamman* dinku yana can falon kasa yanaji ranki, amma ki hada masa da ruwan coffee kinji?.. Hannu tadora🙆‍♀ akai cike da shagwaba tace wayyo! Hajiyarmu shikenan *"Hamman Habeeb* zaya dukeni, murmushi Hajiya tayi tareda cewa cire hannun nan akai ainayi masa magana don haka bazaya dokeki ba kinji KO?...sauke hannun tayi tareda rungume Hajiyar tana dariya tace yauwa Hajiyarmu inasonki sosai-sosai, tace nima haka Hali dubu na kiyi sauri kije kikai masa tace "toh. Sannan Hajiya tanufi dakinta itaku takoma daki tadauki dogon hijab har kasa mai hannu tasa zata fita, sai *Safeeya* ta tuntsire da dariya tareda cewa hahaha wata yarinya zata suburbud'u agurin *"Hamman Habeeb* dariya itama *Sadeeya* tayi sannan tace tab aiba sawa wlhy sata rahira azo duniya asiyar, kinsan Allah duk zaluntarmu dayai tayi "toh saina Rama manashi tace a ah fa my sweet *Deeya* bakijin tsoro?. tace tab kinsa Allah aikoda kirjina yana fadowa kasa ina dauka ina mayarwa saboda tsoron shi "toh sai na rama mana, ai tunda Hajiyarmu takama mun kan maciji, yarinya ai dole ne nayi wasa da bindi tafadi tana girgiza body tareda cewa "ko yanzu saina tsokane shi, dasauri *Safeeya* tace again?.. tace Yeap ai tunda matarsa ta zama Laziness bazata zage taringa yi masa abinci yanaci ba, saidai idan munyi yazo yacinye mana yana wani mazurai da wannan idanun shi masu ba mutun tsoro. Dariya *Safeeya* tayi har da buga katifa saikace bamara lafiya ba, tace Kai! my sweet *Deeya* ba kifada kyau, sai kuma tace kinsan Allah niban taba ganin wawuyar mata irin "Aunty *Jana* ba. tsaki *Sadeeya* tayi tareda cewa kyale banza irinsune mijinsu keyo masu kishiya ta kwace miji sunan nan suna wawanci banza, tace wlhy kuwa kai! aini sonake *"Hamman Habeeb* yakara aure, tace wlhy kuwa sai muga karshen lalaci, tace tab! gashi "KO Aunty *Jana* batason kishiya ba, *Sadeeya* tace idan kuma Allah yace sai yakara aure ita bata isa tahana ba wlhy, *Safeeya* tace haka nefa ke! Bari naje tafita da sauri. Kichin tanufi saida ta hada masa coffee mai zafi sannan tab'ude wani d'an madaidaicin kula mai kyau, dambun shinkafa ne dayaji kayan lambu an yanka anta kana-kana acikin, kamshin sai tashi yake. Baki ta tabe tareda cewa kamar nasani dazu nadiba na'ajiye, aiduk cinsa wannan ya'ishesa sai tarufe, sannan tadauki tire tadora tareda filat da spoon da kuma coffee sannan tadauka tafito. Saifaman dan ne dan ne yake awaya yaji shigar falon amma ko dagakai beyi ya kalleta ba, baki ta tabe sannan ta, ajiye abincin kasa sannan tajawo table gabansa sai tadora abincin, har zata juya ta tafi. Ba ba tareda ya kalleta ba yace ke! kina nufin ni zanyi saving din kaina?..duk da bugawar da kirjin tayake hakan bai hana ta turo baki ba, sannan ta duka tabude abinci tadauki filat da spoon tabara saving dinsa, yayinda kamshi hadadd'en turaran arabiyan oud dinta wanda yahadu da kamshi sanyayyan turaran humran yabugi hancinsa, Saidai da'alama ba hancinsa kadai ya bugaba harda kwakwalwar sa, don haka da sauri yace, ke!.barshi banaso. "Ajiyewa tayi yajuya saida ta taka step din sannan tajuyo aikam karaf suka hada ido, kirjinta yasake bugawa amma saida ta murguda 😏 masa baki tareda cewa gaskiya yaka mata mutun yariga saka matarsa tanayi masa girki, don baiyuyuwa sai munyi girkinmu sannan mutun yazo ya zauna yacinye takarashe fadi tareda turo baki. ido yazaro😳 cikeda mamaki yace Ke! nidin abokin wasanki ne?..cike da tsoro ta girgiza kai tareda fallawa da gudu, kai ya girgiza tareda jan tsaki mtwww! yace Kai! wannan yarinya idan nabiye mata saita rainani, kai! kaga mun yarinya sai dan banzan tsokana ga shegen tsoron tsiya kamar farar kura, da'anyi mata magana kuma saita wani falla da gudu saikace barewa, ya karashe fadi tareda sakin kyakkyawa murmushi sa. Sannan yadauka coffee yafara sha, saida yagama sha sannan yayi saving din kansa, yafara cin abinci cikin nutsuwa har yana lumshe ido da'alama dambun yaimasa sweet ne lol. Hajiya kam koda tashiga daki kasa zama tayi saifaman safa da marwa take, ga dukkan alama halin da d'anta keci ne yake da munta har ta zauna sai kuma ta tashi tafito. Koda ta'isa falon har yagama cin abincin, zama tayi tareda cewa har kagama cin kenan?.. yace "eh tace dama wata shawara nazo maka da'ita, yace "toh Hajiyarmu inajinki wacce irin shawara Ce?.. tace dama nace ne meze hana bayan angama election wato zabe, saika karayin wani aure dasauri yace... Muje zuwa A _*KYAUTAR ALLAH CE*_(Labarin Sadeeya) Tareda Alkalamin ✍🏽 🌹Lufhat ce🌹 [7/2, 11:26 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 5⃣ WRITTEN 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 Hafiz wai menene haka ne bana ce " katafi Kai sallah ba?..yace yi hakuri Hajiyarmu yanzu zantafi, dama zan tambaye kine yaushe "Abba yace zaya dawo?..tace munyi waya dashi dazu yace sai gobe zasu dawo, yace "toh Allah yadawo dasu" lafiya tace ameen, sannan yafita yayinda ita kuma tamike tanufi toilet don tayi alwala tazo ta gabatar da sallah. Daddy na koci inji cewar lili Mama tana tashi murmushi *Habeeb* yayi tareda cewa my lili Mama kenan, d'azu anajin inwa yanzu kuma an koci "toh Alhamdulillahi, saida kuma banji kinfadi abin nan ba...wanda Aunty *"Sadeeya* tace" kiringa fadi idan kin gama cin abinci...yafadi tareda alamar yimata tuni, dasauri tace kai! Daddy Aunty *Deeya* fa ake cewa, murmushi yayi ganin yadda ta turo maki alamar bataji dadi ba tunda baice *Deeya* ba, yace "toh nace Aunty *"Deeya* shikenan KO?.. dariya tayi tareda gyada kai alamar "eh yace yauwa "toh say it, cikin rashin cikakkiyar hausarta tace *_Al'andulilahi-lazee-at'amani-haza-warazakani-himin-ghayri-hawlin-minnee-wala-kuwwah_,* yace yauwa my good girl, dai-dai lokacin da Hafiz yake saukowa, *Habeeb* yace Hafiz Ka kwashi kayan nan ka kai ciki kazo mutafi masallaci. yace "toh tareda dauka yanufi sama, can sai gashi yadawo yace nakai yace "OK mutafi, dasauri lili tace Daddy nima zanje gurin Aunty *"Deeya* da Aunty *Feeya* nayi callah yace "toh kije, Kai kuma Junior mutafi masallaci yace "toh, suka tafi ita kuma ta haye sama tana ihun kiran Aunty *Deeya* Aunty *Feeya*. *Habeebullah Hashim Soro* wannan da Abokansa ke kiransa da ( *BB SMART* ) D'ane ga Alh Hashim soro, asalinsa bafullacen kauyan soro ne karatu yakawosa cikin garin Bauchi Bayan yagama makaratu sai yafada harkar siyasa. Inda yazama shahararran dan siyaya ne wanda yai suna sosai acikin ta kuma ya kasan ce mutun ne mai matukar tausayin talakawa, gashi da kyauta don haka mutane suke matukar son shi domin yanayi masu yadda suke so, shiyasa ma duk kujerar daya nema sai yasamu don haka yarike matsayi iri-iri da ban, da ban harda governor yayi matarsa daya me suna Haj Rabi'atu amma ita yar nan cikin garin Bauchi ne. Haj Rabi'atu takasa ce mace kyakkyawa me kyan hali wanda halinta yazama iri daya da mijinta, domin kuwa macece mai matukar hakuri tanada kirki sosai, bata kyamar talaka, sannan abin duniya bai rufe mata ido ba, ya'ya'nsu biyar maza biyu mata uku *Habeeb* shine babba wanda ya kasan ce mutun mai hakuri yanada kyauta sosai, halinsa sak irin na iyayansa, Saidai yanada matukar zurfin ciki wanda duk yanda kaso kagane cikinsa Sam bazaka gane ba, amma duk da haka wani lokaci mahaifiyarsa tana gane cikinsa, sai me binsa Maryam wacce taci sunan mahaifiyar Abban su amma suna kiranta Adda mamu itama halinta irin na mahaifanta, sai Rahma sai Hafiz sannan auta *Safeeya*. *********** _*Shekaru masu yawa dasuka wuce*_ A wani kauye mesuna *GUDUM FULANI* ayin wani attajirin bafulance mesuna Alh Isyaku yanada shanu sosai yanada mata biyu uwargida wadda suke kiranta lnna Rakiya tanada ya'ya' uku duk mata, Lanti da Harira da Mari sai amarya lnna Halima tanada d'a namiji daya mai suna yusufa wanda Lanti ce kawai ta girmi yusufa don awance lokaci anyi mata aure amma da Harira da Mari duk yusufa ya girmesu amma dayake matane alokacin suma ansa ranan aurensu dukkansu kasan cewar girmansu daya, Inna Rakiya ta kasan ce masifaffiyar mata yayinda lnna Halima ta kasan ce mace mai hakuri, lnna Rakiya tana bala'in jin haushin lnna Halima da d'anta yusufa musamman dataga Alh isyaku yana matukar son yusufa, shiyasa take jin kamar ta kashe shi, tabi malamai da bokaye don ta raba Inna Halima da Alh isyaku amma takasa. Don haka kullum gidan Alh isyaku cikin fada da tashin hankali yake, wanda kuma lnna Rakiya ce mai tada fadar duk dacewa ita Inna Halima bata biye mata amma kullum cikin masifa take, wanda abin yana matukar damun Alh isyaku saidai kuma ba yadda ya'iya da'ita domin itadin irin matan nan ne dasuke zama jaraba ga miji Kai! harda al'uma wanda bamai iyayin maganin su saidai Allah, Haka dai akayi rayuwa agidan Alh isyaku da dadi ba dadi Kwatsam Wata ranan juma'a sai akawayi gari lnna Halima ta mutu, mutuwar data girgiza mutane musaman mijinta da d'anta domin lafiya lau aka kwanta, da'ita saidai kawai aka bude daki aka iske rai yayi alinsa, haka akayi jana'izarta akaita gidan ta na gaskiya. saidai kuma wani abin al'ajabi shine ranan da lnna Halima tayi kwana uku da rasuwa, "toh aranan ne kuma Alh isyaku shima yarasu Allahu Akbar Allah mai ikon, Aranan kam yusufu kamar zayayi hauka saboda tsabar tashin hankalin daya shiga Na rashin iyayansa alokacin daya, saidai kuma babu yadda ya'iya da abinda Allah ya kaddara masa sai hakuri, haka shima Alh isyaku aka kaisa gidan sa na gaskiya. Saidai kuma tun bayan mutuwar Alh isyaku da Inna Halima yusufa yake fuskar matsala agurin Inna Rakiya sannu ahankali tamai dashi tamkar bawa, duk wani aiki shita kesawa, harda aikin da ya kamata su Harira suyi amma saita nasashi yayi dayayi magana sai tace aure zasuyi kuma idan suka tafi shi zaya cigaba dayi don haka dole sa yayi, kiyo kuma dama shikeyinsa. Bayan anyi auren su Harira sai aiki yakaru sosai saida kuma ahaka yake samun lokaci yana zuwa makaranta allo, ba tareda Inna Rakiya tasani ba ahaka har yasauke al'qur'ani, aranan dataji tayi masifa sosai tace wai ya munafurce ta tunda har yasauke al'qur'ani ba tareda tasani ba shidai baice komai ba, domin shi bama'aboci magana bane. hakan yasata takarajin tsanarsa a zuciyarta domin tarasa yadda zatayi dashi duk hanyar datasan zatabi don taga bayansa tabi, amma abunya agagara don haka ta karaninka masa azabar wahalar aiki fiyeda Wanda yakeyi, ahaka rayuwa tamika duk sa'anninsa sunyi aure amma ban dashi duk yarinyar dayaje neman auren ta, sai taje gidansu yarinyar tace karsu kuskura suba shege yar'su domin shidin shege ne da cikinsa Halima tashiga gidan Alh Isyaku, abun mamaki shine babu Wanda ya karya ta wannan sharri da Inna Rakiya tayiwa Yusufa. Haka Yusufa yacigaba da rayuwa cikin wahala yayinda yadaina Neman auren gaba daya, mlm Babuga wani bafullace ne yanada ya' maisuna lndo kyakkyawa ce mahaifiyarta tarasu "toh matar daya aura mai suna Larai saitana bata wahala shi kuma yarasa yadda zayayi da'ita domin itama halinta irin na lnna Rakiya ne, Wata rana yusufa yadawo kiyo saiya hadu da mlm Babuga sai yatsugun'na ya gaidashi cikin farin ciki ya amsa tareda cewa yusufa dama inason ganin ka, Yusufa yace "toh Baffa gani Allah daiyasa lafiya? yace lafiya lau yusufa, nidai nayaba da hankalinka da kuma nutsuwar ka, don haka nayanke shawara daura maka auren ya'ta lndo, Yusufa yai shuru. Mlm Babuga yace Yusufa naji kayi shuru kodai baka sonta ne?..dasauri yusufa yace wlhy Baffa Ina son ta saidai banida halin yin aure kuma kasan anceni din shegene, taya zaka aurawa yar'ka wanda bayada uba?.dasauri mlm Babuga yace kul! nasake jin kakira kanka shegene, waye bai sanan cewa Alh isyaku ne mahaifika bane?..saidai kawai a kifada saboda masifa Rakiya, Don haka nidai nariga nabaka Indo kuma bana bukatar "KO sisinka dama dai sadaki shine aure ko?..yusufa yace "eh, yace "toh nizan baka gobe in Allah yakaimu kazo kofar gidan mai gari za'a daura auranka da "Indo kuma kar ka kuskura kafadawa Rakiya kabarta kawai saidai taganka da matar ka kaji ko?..,yace "toh Baffa nagode aranan yusufa kamar zayayi kuka saboda farin ciki don haka yaita zubawa mlm Babuga godiya. Washegari juma'a aka daura auren Yusufa da Indo ba tareda anyi shela ba kuma Larai da Rakiya basu saniba, domin maigari yahana a fada masu, bayan angama daurin auren sai mlm Babuga yace da Yusufa yaje yagyara daki anjima yazo yadauki matar, yace Baffa ai dama dakin bawani gyara daza'ai masa yace "toh madallah anjima saikazo kadauki matarka kayanda zatayi aiki kuma zan kawo mata suda kaina, yace "toh Baffa nagode Allah yasa kasa alkhairi yace babu komai tashi katafi. Bayan sallah isha'i Yusufa yaje yadauki matarsa lndo suka nufo gida, lnna Rakiya tana zaune atsakiyar gida tana cin abincin, suka shiga da sallama bata amsaba yusufa badamu ba domin yasan itadin bama'abuciya amsa sallama bace, don haka sai kawai suka nufi dakin shi cikin matsanancin mamaki tace kai! Yusufa, Tsaya yayi tareda cewa na'ama Inna, tace "eh lallai abinda ake fada da gaske ne domin kuwa yau gashi har gidana za'ayi nagani, "toh wlhy baka'isaba kayi kad'a, gani inda zancenta yadosa yasa dasauri yace lnna Rakiya wlhy bana neman mata, cikin masifa tace Kai kaniyarka ga karuwa kashigo mun da'ita cikin gidana amma kace mun kai baka neman, mata.. yace lnna wlhy ba karuwa bace, duk da cikin duhu ne hakan bai hanata zagba masa harara ba tareda cewa, "Oho wato ita wannan din uwar kace "Halima tafifo daga kabari tabiyo kako?..cikin sanyi murya yace lnna Rakiya lndo ce yar'gurin Baffa Babuga dazu aka daura mana aure, cikin matsanancin bala'i da tashin hankali tamike tanufi gurinsa hartana kokarin faduwa tace.. Muje zuwa A _*KYAUTAR ALLAH CE*_(Labarin Sadeeya) Tareda Alkalamin ✍🏽 🌹Lufhat ce🌹 [7/2, 11:26 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *ga SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* _*Wannan nan page gaba dayan sa nakine my sister Shafa'at, kiyi yadda kikeso dashi nagode sosai da kulawarki agareni inayinki irin over din nan fa*_😍 ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 Kace me?..yace an daura mana aure dazu, cikin masifa tace kan uban can nizaka munafurta shine kayi aure ba tareda sani naba wato shanu na kadauka ka siyar kayi aure KO?.. "toh wlhy baka isaba sai kabiyani shanu na kuma bazaka zauna agidan nan ba...dasauri yace wlhy Inna ban daukar maki shanu ba KO daya ba, tace "toh ubanwa yabaka kudi kayi aure?.. yace wlhy Baffa Babuga yabani auren lndo ba tareda kosisi naba, tace "toh yayi kyau kutashi kufita mun agida. Da sauri ya tsugun'na tareda cewa don Allah Inna kiyi hakuri, kirufa mun asiri kibarni Na zauna da matata kinsan cewa banida gidan daya wuce wannan, shewa tayi tareda cewa Allah sarki ai yanzu kam kanada gidan dayafi wannan, don haka kadauki matar taka kutafi can gidan ubanta daya baka aurenta Ku zauna agidansa amma banan ba, rokon ta yake akan tabarsa yazauna amma takiya, sai mafa man yimasa masifa take. Aikam nan da nan gida yacika da mutane, ana tambayar meya faru Yusufa yafadi, nan akaita bata hakuri akan tabarshi ya zauna da matarsa amma tace Sam saidai yakoma can gurin "mlm Babuga kamar yadda yabasa mata "toh yabasa gurin zama, amma banan gidan taba. Wasa-wasa saida aka Kai ruwa rana da lnna Rakiya sannan tabari suka shiga dakin, koshi saida maigari yazo yace idan bata kyalesu ba sai yafitar da ita daga garin sannan tabarsu. Acan kuma gidan mlm Babuga Inna Larai tasashi gaba da masifa wai ya munafurce ta ya aurar da yar'sa ba tareda saninta ba, sai yace mata ai lokacin daya samu diyar bata sani ba don haka "KO aurar da'ita bai zama dole tasani ba, aiko tace Ina wuta tasa kashi saboda tsabar masifa shidai yace "Oho yarsace kuma ya aurar da'ita ga wanda yakeso. Tunda misalin karfe hudu na asuba lnna Rakiya tadinga bugawa su Yusufa kofa su tashi, koda yabude kofa tana tsaye tana girgiza jiki cikin sanyi murya yace Inna lafiya?..harara ta zuba masa tareda cewa "toh ubana aisai kafito katafi kiyo KO?..da sauri yace haba Inna "KO sallafa ba ayiba tace "eh ainasani, zaya sakeyin magana tace shin zaka fito kosai nacimaka mutunci hakan yafito badan ranshi nasoba, yakora shanu zuwa kiwo, ita kuma lndo tace tafito tayi aikin gida. Dagari ya waye mlm Babuga ya kawoma lndo kayanta tareda masu jera mata, inda lnna Rakiya take ta zuba ruwan masifa da bala'i sudai masu Jere basu tanka ba domin kowa tsoron ta yake bayan sungama sannan suka tafi. Sannu ahankali lnna Rakiya tamaida Yusufa da lndo bayinta, shi wahalar kiyo ita kuma wahalar aikin gida da kuma tallar nono tun karfe hudu take tadasu barci su tatsi nonon shanu da lndo kezuwa talla, bayan sun gama shi yatafi kiyo ga shanun suna da yawa sosai wanda ya kamata ace akwai wani dake tayashi, ga kuma tumaki suma da yawa amma hakanan yake korasu zuwa kiyo. Sannan ita kuma tayi aikin gida bayan tagama sai ta tafi talla, gashi bata basu wani abincin kirki duk sun rame sunyi baki su KO" dan kyan'nan da amarya da ango keyi su basu yi ba, yayinda ita kuma lnna Larai tazo taimasu rashin mutunci ta tafi. ******** A haka rayuwa tamika shekaru sunja don alokacin shekaran su biyar dayin aure, kuma alokacin tuni mlm Babuga yadade da rasuwa saka makon rashin lafiya dayayi Na tsawon shekara biyu, shiyasa suka sake shiga cikin kunci tunda dama shike taimaka masu dayan wasu abubuwa, kuma har wannan lokacin lndo ko batan wata bata tabayi ba domin lnna Rakiya tasha tace masu suda haihuwa saidai sugani anayi amma badaisu suyi ba, gori da habaici kuwa kusan kullum yimasu take musamman idan jikokinta sunzo wato ya'yansu Lanti, ba dama lndo tayi masu magana idan sunyi marna saita lnna Rakiya hautada masifa da ba'ai. Da abin bai damu lndo ba amma gani lokaci yaja bata haihu ba, sai abin yafara damunta ita kuma tafara damun Yusufa, Saidai yace mata kiyi hakuri lndo kibar damuwa da'abunda lnna Rakiya take fadin akan mu, tabbas nasan inda lnna Rakiya ke bada haihuwa toh saidai muyi hakuri domin nasan bazata taba bamu ba, "toh sai kuma akayi sa'a ba'ita ke bayarwa ba Allah ke bayarwa don haka kisa aranki muma wata rana Allah yaza bamu kinji?..sai tace "toh. haka rayuwa ta tafi ranan wata laraba cikin dare misalin karfe uku sai yusufa yatashi yayi sallah kamar yadda malamin sa yakoyar dashi, bayan ya'idar sai ya zauna yana kuka wanda sautin kukansa ne yatada lndo daga barci cikin sanyi murya ta tambaye shi lafiya yake kuka?.. yace mata yatuna iyayansa ne saitace "toh kayi masu addu'a mana yace nayi masu" sannan ina kuka ne akan irin wahalar da Inna take baki, nikam nariga nasaba amma kefa?..tace nima yanzu nasa ba yace hakane saidai nikuma hakuri na yagaza akan wahalar datake baki, don haka kitashi kihada mana kayan mu mubar kauyan gudun fulani, wadda tazamo mahaifarmu saidai kuma yau zamu barta kuma bari na har'abada domin banajin zamu dawo kauyan nan, tace "toh yanzu Ina zamuje?.. yace kar kidamu Allah yasani kedai tashi kihada mana kayan mu, tace "toh tareda tashi ta hada kayan ta kullesu adan kwalinta, dama ba komai dakin sai katifar su kasan cewar lnna Larai da Inna Rakiya duk sun kwashe kayan, don haka kayan sawarsu kawai suka dauka suka fita abinsu ba tareda lnna Rakiya tasani ba. Sai kusan asuba suka isa cikin garin Bauchi lokacin anata kiraye-kirayen sallah, wata anguwa mai kyau suka fada akofar wani gida mai kyan gaske suka tsugun'na suna huta gajiyar tafiyar dasuka yi domin ba karamin tafiya sukayi ba, basu dade da tsugun'nawa ba sai gawani kyakkyawan mutun managarci yafito daga wannan gidan tareda wani d'an kyakkyawan saurayi, bakowa bane wannan mutumin face. Alh Hashim soro bayan shi kuma *Habeeb* ne alokacin duk baifi shekara goma sha biyu zuwa sha uku ba, da'alama masallaci zasuje. har zasu wuce su domin shi Alh Hashim soro Sam ba kula da mutane agurin ba, *Habeeb* ne yagansu yace Abba kaga wasu mutane anan, da sauri Abba yajuya aikam sai yaga mutane rakube jikin bango. ahankali ya karasa kusada su yace bayin lafiya daga Ina kuke da'asubar fari haka?..Yusufa ne cikin gur'batacciyar hausarshi domin bawai ya'iyata sosai bane, yace Alh mu baki ne daga kauyen gudum fulani muke fito, yace Allah sarki sannun ku da hanya, yace yauwa Alh sannu yace "toh meke tafeda Ku?..yace Alh Labarin mu yanada tsawo, Abba yace Allah sarki zanso naji labarin ku "toh amma yanzu lokacin sallah ya gabato, don haka kazo muje muyi sallah idan mundawo sai mushiga gida matarka tayi sallah kai kuma saika bani Labarin ku KO?.. Yakarashe fadi fuskarta daukeda murmushi, shima yusufa murmushi yai tareda cewa "toh Alh mungode, sai Yusufa ya kalli lndo cikin harshen fullanci yace mata tafa zauna karta Kara matsawa ko'ina, tace "toh amma tanajin tsoro Yusufa zayai magana sai Abba yai sauri cikin harshen fullanci yace karki damu babu abinda zaya same ki insha'allahu, cikin matsanancin mamaki Yusufa yace.... Muje zuwa A _*KYAUTAR ALLAH CE*_(Labarin Sadeeya) Tareda Alkalamin ✍🏽 🌹Lufhat🌹 [7/2, 11:27 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 7⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* _*ASSALAMU'ALAIKUM YAN'UWANA KUMA MASOYANA, DAFATAN KUNA CIKIN KOSHIN LAFIYA TAREDA IYALANKU ALLAH YASA HAKA AMEEN, MASOYA ALHAMDULILLAHI ANYIMUN OPERATION LAFIYA ANCIRE MUN CIWON DAKE DAMUNA, YANZU HAKA NASAMU SAUKI SOSAI WANDA HAR ALLAH YABANI IKON MIKA GODIYA TA AGAREKU AKAN IRIN ADDU'O'IN, DA KUKAITA KWARARA MUN, GASKIYA MASOYA SUNA DA MATUKAR DADI💃🏿 KAI! NI AMEENA UMAR FARUQ NAGA RUWAN MASOYA, KIRA AWAYA NE, TEXT NE ZUWA ASIBITI NE ZUWA GIDA NE KAI! BABU WANDA BANGANI BA, DON HAKA NAGODE KWARAI DA KULA WARKU AGARENI ALLAH YASAKA DA ALKHAIRI YABAR KAUNA DA ZUMUNCI MAI DOREWA, YAKUMA KARA MANA LAFIYA DA IMANI AMEEN.👏YAH ALLAH👏 INASAKE ROKONKA KA KARA BANI LAFIYA TARE DA DUKKAN WAYAN DABASU DA' LAFIYA WAYAN DA KUMA SUKE DA LAFIYAR ALLAH KA KARAMASU LAFIYA MAI INGANCI ALFARMAN ANNABIN RAHMA AMEEN YAH RABBI.*_👏👏👏 ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirrahim*!_ Yace Alh ko kaima dai fulfulde ne?..murmushi Abba yayi tareda cewa tabbas nima bafullace ne gaba da baya, daga kauyan soro nazo neman ilimi sa kuma Allah ya kaddara mun nayi zama na acikin birni, saidai ina zuwa soro. cike da farin ciki Yusufa yace Allah nagode maka daka hadani da d'an'uwana bafullace. murmushi Abba yayi tareda cewa ya sunan mlm din?..yace sunana Yusufa matata lndo Abba yace Allah sarki toh mlm Yusufa muje muyi sallah idan mun dawo saika bani Labarin ka" nima saina baka labairna KO?..yace toh Alh sannan suka nufi masallaci. _Assalamu'alaikum_ Abba yai sallama acikin kayatattace falon nasu, yayinda Hajiya Rabi'atu ta amsa da _wa'alaikassamu_ dai-dai lokacin da tamike, Ahankali take ninke abun sallah bayan ta kuma kyawawan yan' mata ne guda biyu yayinda yar karamar ke ninke abun sallah wacce shekarunta bai wuce shida ba, bakowa bace illa "Adda Rahma wacce ayanzu haka tana zaune a Tambari estate da mijinta babban soja da yaranta hudu mata biyu maza biyu Walida da Salma sai Salim da Walid, sai kuma babbar yar shekara takwas bakowa bace ita illa Maryam wato Adda mamu yanzu haka itama tana zaune a G R A da mijinta wanda yake babban alkali ne, da yaranta biyar maza biyu Hassan DA Hussain sai mata uku Husna Hafiza da Adawiyya sai tsohon ciki datake daukeda shi. Hajiya tace kun dawo?.. Abba yace eh" muntashi lafiya tace lafiya lau *Habeeb* ma yace mun tashi lafiya tace lafiya lau, mamu ta matsa kusa da Abba tsugun na tareda cewa antashi Abba, kanta yadafa tareda cewa lafiya lau uwata. sannan tace *Hamman Habeeb* antashi lafiya?.. yace lafiya itama Rahma ta tsugun Na ta gaida Abba da *Habeeb* bayan ya amsa sai yace ku dauko Qur'ani muje afada mana karatu kafin lokacin makaranta yayi sukace toh" tareda nufar hanyar daki. Zama Abba yayi adaya daga cikin kushin din falon yana cewa a ah *Na ALLAH* Ina kuma mutanan nan suka tsaya?..(kasan cewar Haka yake kiran *Habeeb* din) cikin ladabi *Habeeb* yace Abba ai can waje suka tsaya, yace Allah sarki toh" jekace sushigo mana yace toh" tareda fita. Dai-dai lokacin da Hajiya ta zauna kusa da Abba tana cewa Alh munyi baki ne?..yace "eh nan yafara fada mata abunda yafaru dasuka fita zuwa sallah. *Habeeb* yana gaba suYusufa suna biye dashi abaya, cikin sakin fuska Abba yace a ah mlm Yusufa shine kuma kuka tsaya awaje, baku shigoba?.. Yusufa yace Alh ai malamina yasha fadamun cewa bamu kyau mutun yashiga guri ba tareda anyi masa izini ba, Murmushi Abba yayi tareda cewa mlm Yusufa kenan wannan haka yake, toh" yanzu nabaku izini kushigo ga kuma gurin nan Ku zauna. Zama sukayi yayida Yusufa yake cewa toh" Alh mun gode sannan yace Hajiya wayan nan sune bakin, tace Allah sarki sannun Ku dazuwa sukace yauwa, sannan Abba yace sunan shi mlm Yusufa matar shi kuma lndo da sauri Yusufa yace Alh kanata kirana mlm alhalin kuma nidin Almajirine yafadi cikida ladabi da biyayya, murmushi Abba yayi yace Hajiya kikai ta tayi sallah, tace toh" tareda tashi tana cewa mushiga ciki sai kiyi sallar lndo tace toh" tareda tashi tabi bayan ta. Dai-dai lokacin da su Mamu suka fito hannunu wansu dauke da al'qur'ani *Habeeb* yakarbi nashi sannan suka fita zuwa gurin daukar karatu. Ahankali Abba yamaida kallon sa ga Yusufa Wanda kansa kekasa, sannan yace mlm Yusufa inasan kabani Labarin ka cikin nutsuwa Yusufa yace toh" tareda fadawa Abba komai tun dagakan mutuwar "iyayensa har kawowa Auren sa da "lndo da irin kuntatawar da "Inna Rakiya takeyi masu saida yafada masa. Aciyar zuciya Abba sauke yayinda zuciyar shi tacika da tausayinsu Yusufa, _kasan cewar shi mutun mai matukar tausayi_ don haka sai yaji tsanar "Inna Rakiya ya darsu aransa. cikin bacin rai yace tabbas "Inna Rakiya ta zalinceka ta kuma gwada rashin imani akanka da matarka. kamar yadda kafada mun labarin ka nima bari nabaka Labarin Na, nan dai Abba yafada masa koshi wane inda yakarashe fadi dacewa yanzu haka nid'an majalisa ne kuma nadauki alkawairn zan karewa mutane mutuncin su, haka zalika nasha alwashin duk wanda aka tauye masa hakkin sa insha'allah saina kwato masa abunsa don haka dole "lnna Rakiya ta fusakanci mummunan hukunci akan abunda ta aikai- agareka. Dasauri Yusufa yace a ah Alh akyaleta nikam tuni nayafe mata abunda taimun cikin matsanancin mamaki Abba yace.. _*Washhhh! 🤦🏽‍♀don Allah kuyi hakuri da wannan wlhy Ina cikin typing din duk sai naji nagaji😔, lah😀 kilan dan Na kwana biyu banyi bane shiyasa, koda yake dama ai typing dinma is not easy walla am😏 amma dai karku damu next page zanyi kokari nayi maku read moreeeeeeeeee.😀*_ Muje zuwa A _*KYAUTAR ALLAH CE*_(Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Lufhat🌹 [7/2, 11:27 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 8⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirrahim*_ Kace me?..yace nayafe mata Kai Abba yajinjina sannan yace toh" shi kuma hakkin kafa?..yace Alh wannan kam ban yafe mata ba, domin kuwa Annabinmu ma yace kabi hakkinka saidai idan ba'a baka ba toh" kabar mutun da Allah, Abba kam jiyayi zuciyarsa tacika da kaunar Yusufa haryana fadi aransa tabbas wannan da'alama zayayi rukon amana, cikin sanyi murya Abba yace wanna haka yake. Yusufa yace toh" don haka kaga inada da damar da zanbi hakkina saidai kuma Alh bazan iyaba, da sauri Abba yace saboda me?.. yace bayaga ubangijina bawani dan Adam din danake tsoro aduniya irin lnna Rakiya Alh Ina matukar tsoronta don haka nibazan iya tunkaranta akan tabani hakkina ba, Cikin tsanani tausayin sa Abba yace indan wannan ne karka damu ni Zan karbar maka hakkin ka insha'allahu, yace toh" Alh nagode sosai, saidai don Allah Alh karkace nakoma kauyan nan dan nikam yanzu banajin zan'iya komawa gudun fulani domin naji kauyan yafita araina. Murmushi Abba yayi yace mlm Yusufa kenan bazance ka koma gudun fulani yanzu ba, saidai kuma kasani dole zakaje wata rana domin bukatar zuwan naka zayazo, yace toh" shikenan Alh nagode sannan kuma don Allah ina naiman wani taimako agurin ka, Abba yace mlm Yusufa kafadi bukatar ka indai baifi karfina ba toh" insha'allahu zanyi maka, yace Alh dama sonake kataimaka mun da gurin zama nadan wani lokaci sannan kuma kanema mun dan wani aikin dazan rike iyalina dashi. Abba yace kar kadamu zan taimaka maka Insha'allah yace toh" nagode kwarai Allah yasaka da alkhairi, Abba yace bakomai idan dawata bukatar kafada nikuma zan biya maka ita muddun baifi karfina ba, Yusufa yace "eh toh" akwai saura saidai kuma kar nadora maka nauyi dayawa, dariya Abba yayi yace Mlm Yusufa kenan babu komai, nidai burina nataimaki wanda baya dashi fatana kuma wanda nataimaka shima wata rana yataimaki wani, don haka fadamun menene yaisaura?.. yace "eh toh" dama damuka gama sallah sainaga yawancin mutane sun kewaye liman din kowane da al'qur'ani mai girma harda wasu littafan addini zasu dauki karatu sai abun yaburgeni toh" shine nakeso nima narika zuwa daukar karatun domin burina arayuwa nasamu ilimin Addini mai zurfi. Abba kam ajiyar zuciya yayi domin kuwa gaba daya zuciyar shi tagama yadda da Yusufa mutumin kirkine, don haka yace kar kadamu Insha'allahu zakasamu abunda kakeso. yace toh" nagode sosai, dai-dai lokacin da su Hajiya suka fito itada lndo, Abba yace tayi sallah nan?..Hajiya tace eh yace yauwa toh" akira Kulu takaisu shashin baki suyi wanka su huta idan angama karin kumallo sai akai masu, inafata dai shahin agyare yake?..tace "eh Alh aikasan bamu rabuwa da mutanan arziki don haka koda yaushe cikin gyarashi ake, yace yauwa ai hakan yanada kyau, kai mlm Yusufa tashi muje gurin mlm Liman nafada masa zakaringa zuwa daukan karatu, yace toh" Alh aini yauma zanfara dauka dama da Qu'rani na nake tafe kaganshi nan ma, yafadi yana nunawa Alh qur'ani dake cikin jakar datake rataye akafadarsa yayinda fuskarshi ke dauke da matsanancin farinciki, Murmushi Abba yayi tareda mikewa yana cewa a ah mlm Yusufa bayau zakafara daukar karatun ba, sai Allah yakaimu gobe domin yau sonake Ku huta sosai kaji KO?..yace toh" Alh yadda kace haka za'ayi dai-dai lokacin da suka fita. _*GUDUM FULANI*_ Inna Rakiya kam dama tasaba bata tashi daga barci sai Rana tafito kwal sannan tafito ta bubbuga sallah, cikin masifa ta turo kofar dama haka takeyi tsaye tayi tana mika ba tareda salati ba yayinda hamma yabiyo baya cak! ta tsaya baki hankade sakamakon ganin gida kaca-kaca gakuma shanu d'add'aure, wani uban ashar tayi tareda cewa su wayan nan yan'iska yau me suke nufi?..cike da masifa tanufi dakinsu Yusufa, tana cewa kai isuhu. _domin ita bata kiransa Yusufa_ Dakarfi take bugamasu kofa tana cewa dan'ubanshi yau ba zayakai shanu kiwo ba ne ita kuma Indo bazata fito tayi aikin gida bane?..sanna yau bazataje tallar nonon bane?.. shuru ba amsa don haka dakarfi tasa kafa tabanki kofar aikam sauran kad'an tafadi 😂yayinda kafarta daya tana waje daya kuma tana cikin dakin, dasauri tadafa bakin kofar dakin Wanda yake wayam bakowa sai Yar tabarmar dasuke kwana. _tunda dama tuni sun siyar da kayan dakin sunci abinci_ Cikin matsanancin tsoro tazaro!😳tareda kunduma uban zagi sai kuma tafito cikin masifa take fadin su wayan yan'iskan Ina suka tafi?..ba'amsa dayake ita din masifaffiyace don haka saitafara masifa tareda zage-zage aikam nan da nan aka ciki gidan ana tambayar ta meya faru?.. nan take tafadi bataga su" Yusufa ne, cikin takaici mutanan suka fara fita suna gun-guni fadi su "Yusufa kam aiba kananan yara bane daza ta daga hankalin ta don bata gansu ba duk inda sukaje aizasu dawo, duk mutanan suka fita suka barta tana masifa sai wata makociyarta me suna Kulu ta tsaya. _wacce ita kam sam bata tsoron lnna Rakiya,sabani yawanci mutanan dake masifar tsoron ta_ Tsaki tayi tareda cewa don baki ga su" yusufa shine duk saiki tayarwa da mutane hankali, cikin masifa tace ya bazan tada hankali ba tare da "sufa muka kwanta amma yanzu kuma gari yawaye bangansu ba, hararanta Kulu tayi tareda cewa "eh kuma fa hakane dole kitayar da hankali saboda kina tsoron idan "suka kufce maki bazaki sake samun bayi kamarsu" ba KO?...,hararanta lnna Rakiya tayi tareda cewa ban gane ba?..baki Kulu ta tabe tareda cewa ai zakigane toh" bari nafada maki abunda baki sani ba," Yusufa da "Indo sun gudu saboda sungaji da azabtar dasu" daki keyi bakar azzaluma kawai kinsamu marayun Allah sai azabtar dasu" kikeyi, ke bakiko tsoron haduwarki Da Ubangiji, don haka kisani "Yusufa da "lndo bazasu taba dawowa gareki ba, indai dasunan "su cigaba dayi maki bautane toh" har abada bazaki sake ganinsu" ba saboda haka saiki nemi wasu bayin tafadi tareda juyawa zata wuce abunta. Cikin masifa lnna Rakiya tajawo rigar kulu tana cewa aidama tunda naga kina yimun katsalanda acikin al'amurana, dama nasan Wata Rana sai haka tafaru don haka bazaki fita gidan nan ba sai kin fadamun gidan uban dakika turasu" domin na tabbatar keki kasa suka gudu, itakam Kulu kamar dama tanajira Inna Rakiya aikam cikin masifa tajuwo tace tace "eh ninasa suka gudu don haka sainaji kamshi mutuwa sannan Zan fada maki inda suke kinji KO?.. kafin kace me tuni dambe yakaure tsakaninsu aikam tuni Kulu ta turmushe lnna Rakiya tana ta jubga saikace Allah ya'aikota, Kai! da'alama lnna Rakiyan madai batada karfi😜 domin kuwa sai ihu take zubawa😩 tana fadi ataimake ta zata kulu zata kashe ta, saidai kuma ina babu Wanda yaleko balle yataima keta, yayinda itakam Kulu sai kirbarta take kamar tasamu fura😂 saida taimata shegen duka wanda ko iya tashi batayi sannan tafita daga gidan. _Nikam nace alhaki marayun Allah ne_ *********** A bangaren su Yusufa kuma shashin da'aka kaisu maikyau kuma akwai komai ciki, bayan sunyi wanka sai sukasa sabon kayan da'aka basu sunyi fesss abunsu gwanin sha'awa, sannan aka kawo masu karin kumallo sukayi bayan sungama sai suka fara firarsu Abba da Hajiya, suna mefadin kirkirnsu tareda jin-jina karamci irin nasu har bacci yadauka su me nauyi, Wanda rabon dasuyi irin sa harsun mata rana Allah sarki bayin Allah, har sun bani tausayi 😔 kuhuta kunji marayun Allah. _*Bayan kwana biyu*_ Sai Abba yakira Yusufa yasanar dashi cewa ya yanke shawaran zaya hadashi da wani amintatcen yaronsa me suna Al-mustafa suringa kulamasa da gidan gonansa, _kasan cewar yanada wani tabkeken gidan gona da ake masa noman Rani da DA muna domin yatallafawa al'umma,idan ancire amfanin gonan sai yaraba kashi biyu daya yana raba masu kyauta daya kuma yana siyarwa cikin sauki domin shidin mutun ne mai matukar tausayi Al'umma._ Yusufa yayi na'am da aikin da Abba yace zaya ringayi shida Al-mustafa, don haka cikin lokaci kan-kani suka cigaba da aikin kulada gidan gonar yadda yaka mata, ahaka kuma Yusufa yake daukar karatu kamar yadda ya bukata. Akwana atashi bawuya agurin Allah su Yusufa watansu Uku agidan Alh Hashim, sunyi kyau abinsu kamar basu ba don haka basuda wata matsalar komai daga abinci har suturar sawa, Indo kuma tana shiga shashin Hajiya Rabi'atu ta tayata aiki, yayinda Yusufa yake cigaba da aikinsa tareda karatun al'qur'ani dama wasu littafai addi'ni duk yayi nisa acikin karatun su, domin shi mutun ne me matukar hazaka. kuma acikin watannin uku nan Abba yagane Yusufa mutumin karkine kuma shi me amana ne, shiyasa yajashi jikinsa sosai don haka sha kuwa mai karfi hade da kauna da yarda tashiga tsakanin Abba da Yusufa harda iyalinsa ma inda su *Habeeb* suke kiran Yusufa Baffa lndo kuma lnna tun Abban su yace Yusufa dan yan'uwansa ne. Ranan Wata Jumma'a da milasalin 4: 30 Pm Abba da Yusufa da Al-mustafa suna zaune aharabar gidan kan babbar dadduma, kallo daya zakai masu ka fahimci akwai aminci me karfi atsakaninsu wanda bazaka taba cewa mai gida ne da yaran shi ba, saidai kace wayan nan aminan juna ne tun bayan dasuka sufito sallar la'asar suke ta fira abunsu gwanin sha'awa, _kasan cewar ranan Jumma'a basa zuwa gona_ Abba yace mlm Yusufa nagama shirya komai gobe in Allah yakaimu zamuje gudun fulani, cikin girmamawa yace toh" Alh Allah yakai mana rai lafiya Abba da Al-mjstafa sukace ameen, yayinda Abba yace ai harda su Hajiya da Al-mustafa zamu tafi yace toh" shikenan Alh yadda kace haka za'ayi nan dai suka cigaba da fira har lokacin magrib yayi suka tashi suka nufi masallaci. Washegari koda 10:00Am tayi sun gama shirinsu tsaf mato biyu suka cika daya Hajiya Rabi'atu Indo *Hamman Habeeb* Adda Mamu Adda Rahma sai direba, daya motar kuma Abba Yusufa Al-mustafa dan'sanda sai direba suka nufi. _*Gudum fulani*_ Kwance take saman katifa nishitake da kyar kallo daya zakayi mata kafahimci tana matukar jin jiki, bakowa bace illa Inna Rakiya wacce ciwon shanyewar barin jiki yaima dirar mikiya acikin watanni uku kacal tazama bata'iya yima kanta komai sai anyi mata kashi da fitsari duk a kwance takeyi, gefenta Lanti Ce keyi mata fiffita da mafici yayinda take tazuba mata ruwan sannu, duk tasan cewa lnna Rakiya ba amsawa zatayi ba tunda batayin magana, amma haka Lanti keta jera mata sannu. Wata yarinyace Yar kimani shekara goma sha biyu me suna mairo, mairo diyar makotan lnna Rakiya ce mairo suna matukar shiri daYusufa, yayinda take matukar jin haushi lnna Rakiya akan abunda takewa Hamman Yusufan ta da Adda lndo, don hakane ma take kiranta masifaffiya, tafito gidansu kenan saitaga Yusufa yafito daga mota, don haka da murnarta tanufi cikin gidansu Yusufan da gudu tashiga dakin lnna Rakiya tana cewa lnna masifaffiya, Ga Hamman Yusufa can yazo acikin mator yan birni harda yan'sanda sunzo sutafi dake birni suyita baki wahala, kuma suki baki abinci kamar yadda kike yiwa Hamman Yusufa da Adda lndo, dama kin kusa mutuwa shikenan idan kika mutu sai ajefaki ashara sai tsutsotsi su cinye naman jikinki kinga shikenan kowa yahuta da masifarki takarashe fadi tareda yimata😛dai-dai lokacin da Lanti tajefa mata mafici tana cewa toh" shegiya me mugun fata bakin ki yasari danyan kashi, saidai ina bata same taba domin tuni mairo tafalla da gudu, yayinda lnna Rakiya ta daga kai dakarfi cikin matsanancin tashin hankali da karka tattacce bakinta dake tafaman zubar da miyau tace..... _*Washhhhhh! 🤦🏽‍♀nagaji saidai kuma yaseen naji zaki😀tunda nacika alkawari so*_ Muje zuwa A _*KYAUTAR ALLAH CE* (Labarin Sadeeya)_ Tareda ✍🏽 🌹Lufhat🌹 [7/2, 11:27 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 9⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *Ga SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* *_WANNAN_* page nakike ke kadai nabawa *_KYAUTAR shi my Aunty JIDDA BALA_* kiyi yadda kikeso dashi kisani inayinki irin babu din nan fa😀. ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ E....e.....eeeeeh......nahhh....isuhun yake?????.. dasauri Lanti ta matsa kusa da ita sosai fuskarta dauke da fara'a tace Alhamdulillahi yau lnna tayi magana sannu lnna yajiki..? Bata amsa sannun ba saidai cikin gurbatacciyar murya tace nace ina isuhun" yake...? Lanti tace lnna ki kyale waccan yar banza yarinyar me kama da kazar mayu, karya take ba Yusufa bane, cikin masifa tace ba karya "take ba naji'ajikina cewa "shine don haka tashi ki kiramani shi na nemi gafararsa" tunkafin na mutu domin wannan ciwo bazaya barni ba, Cikin sanyi murya Lanti tace toh" lnna amma kibar fadin haka ai cuta ba mutuwa bace, tace kayya kedai tashi kidubo shi kar yatafi ban roki gafarar shi ba, jiki asanyaye tamike tareda cewa toh" Inna, tana fita tsakar gida saitaji sallama don haka sai ta tsaya. Da sallama Yusufa yashiga gidan lndon nabiye dashi yayinda su Alh ke biye dasu a baya, Lantin kam mamaki ne yakamata naganin da gaske ashe Yusufan din ne abunda batayi zato ba, Don haka dasauri takoma daki tana cewa lnna ashe mairo da gaske take ga Yusufa nan yadawo, kokarin tashi lnna Rakiyan takeyi tana cewa ina yake isuhu..? dasauri Lanti ta matsa gurinta tareda dagata tasa mata filo a bayanta yadda zataji dadin jingina tana cewa gashi nan waje bari nace sushigo, Shi kam Yusufa tsaye yayi cak! yana kallon garken shunu wayanda basufi guda goma ba, juyawa yayi fuskarshi dauke da matsanancin mamaki ya kalli lndo wacce itama fuskarta daukeda mamaki take kallon shi, harzayayi magana sai ga Lanti tafito fuskarta daukeda farinciki tana cewa sannun ku dazuwa Yusufa ku karaso mana bari na dauko shinfida, dasauri yace toh" Adda Lanti Alh ku karaso, sukace toh" tareda karasa shiga daga ciki dai-dai lokacin da Lanti tadauko babbar tabarma, _Lanti kam tayi haka ne domin dakin babu abunda yakeyi sai tashin wari da tsami, wanda bakowa ne zaya iya shiga dakin ba_ tashin fida masu, tana tayi masu sannu dazuwa bayan sun zazzauna sai takawo masu ruwa suka sha sannan tazauna suka gaisa Bayan sun gama gaisawa, sai Yusufa ya gabarar da Alh da iyalain, sannan yace Adda Lanti lnna Rakiya banganta ba sannan kuma meya faru naga duk shanu sun kare...? Kuka Lanti tafashe dashi tareda cewa Yusufa maganar shanu labari ne me tsawo, Sannan lnna kuma tana cikin daki batada lafiya tsawon wata uku kema bata iyafita ko'ina don haka kashiga kaga yadda Allah yamaida ita, wanda kuma nasan alhakin Kane ya kamata harma damu gaba daya, Jiki asanyaye Yusufa yamike tareda cewa Alh kushigo bamusu suka shiga dakin saidai kuma tuni suka fara toshe hanci saboda wari, da sauri *Habeeb* yajuya yafita daga daki hannun sa toshe da hancinsa yayinda yan'uwansa suka rufa masa baya, domin shi mutun ne da yatsani wari arayuwar sa, suna fita tsakar gidan *Habeeb* yasaki ajiyar zuciya, dariya Rahma tayi harara yawatsa mata aikam tuni ta tohe bakinta domin tasan shi baya son raini, Suma su Abba Bayan sun gaida lnna sai suka fito don da alama bazasu jure shakar wannan warin ba. Shi kam Yusufa ya tsorata dagani yadda lnna Rakiya takoma cikin watanni uku kacal dayayi bayanan, tarame tayi baki idan bakayi mata farin sani ba bazaka taba ganeta ba domin kamanita yasake sai takoma Kamar mutun ba, dasauri Yusufa yace Adda Lanti meyasa mu lnna Rakiya haka..? cikin kuka tafara bashi Labarin kamar haka. Ina zaune sai ga mairo diyar Hajjo tazo da gudu tana cewa Adda Lanti kizo ga Innnar su Jauro can tana bugun Innar ku Dasauri Na tamike na sauki gyale, na nufi gida koda na'isa gidan na'iske lnna kwance atsakar gida sai nishi nakeyi dasauri na daga ta tareda kamata muka shiga daki, sai nake tambayar ta me yahadata da Kulu nan tafada mun, raina abace Na tashi zanje gidan Kulu naimata tijara amma sai lnna tahanani saidai tace nadora mata ruwa zatayi wanka, haka nafada mata ruwa Ina masifa da Kulu tareda zaginku kaida lndo har najuyema mata ruwa taje tayi wanka, tafito ban daina masifa ba dama nadora karin kumallo bayan nagama hada Karin kumallo ina cikin zuba mata saiga Harira da Mari, nan dai muka hadu muna ta zaginku saida muka gama sannan ko wacce tanufi gida, *********** Bayan kwana biyu sai lnna ta taramu take cewa toh" yanzu wanene zaya ringa zuwa kiwon shanu...? shuru mukayi domin bamusan waza yaringa zuwa ba, can sai nace mezaya hana aba Babuga mijina tunda yanzu babu abunda yakeyi inyaso sai aringa biyanshi, sukace toh" shikenan lnna tasa aka kirashi tayi masa magana yace toh" shikenan. Washegari Babuga yakora shanu zuwa kiwo wanda saida lnna ta kirgasu tsaf kuma agaban shi sannan yatafi, koda Babuga yadawo lnna ta kirga shanu saitaga babu guda biyar koda ta tambaye shi" sai yace shi besan inda suke ba, takaraci masifarta ba tareda yasake ce mata komai ba washegari Babuga yasake zuwa Inna tasake bashi shanu yatafi kiwo, Kai natakaita maka idan yau Babuga yaje kiwo sai yabatar da shanu biyar KO" fiyeda haka gobe ma haka, Kai haka nan dai yaci gaba da daukar shanu yana zuwa kiwo yana kuma batar dasu wani abun mamaki kuma tun fadan da lnna taimasa bata sake cemasa komai, abun kamar asiri mu dinma babu wacce tace masa komai saidai zuciyoyin mu cike yake da tambayr inda yake kai shanu, ahaka dai har shanu suka rage guda arba'in ranan dayaje kiwo nakarshe sai yadawo da shanu guda ashiri lnna kam tana ganin shanu sun rage yan'kadan tayan ke jiki tafadi, Haka muka dauke ta zuwa asibin birni Bayan Likita ya duba ta sai yace mana barin jikinta yasamu matsala ma'ana yadaina aiki, munyi kuka sosai da mukaji haka amma sai Likita yace mu kwantar da hankali mu zataji sauki inda har zamu ringa siya mata magunguna, mukace zamu siya mata shanu biyu muka dauka muka siyar muka siyama lnna magani, wani abun mamaki kuma shine me makon muga sauki a ah sai sannu ahankali ciwon lnna hake karuwa, kuma tana shan magunguna wanda kuma shanu muke dauka muna siyarwa muna sai mata magani, har shanu suka rage guda goma kuma babu wani sauki, "Kwanan mu hamsi acikin asibiti aka sallame mu tunda babu wani cigaba likitoci sunata mamakin ciwon lnna da yakijin magani haka muka dawo gida muka cigaba dajinyar ta, Bayan nadawo ne kasan cewar nice yanake jinyarta Mari da Harira kuma suke zuwa su wuni, sai nakeji jin wai ashe Babuga acaca yaitasa shanun mu anacin yewa aikam nace sai yabiya mu, yace" bazaya biya ba kuma yasake ni saki uku haka nadawo gida ina kuka na fadawa lnna itama kukan tafarayi ba tareda tace komai ba, kasan cewar bata son yin magana tunda kotayi baji ake sosai ba. Washegari tunda safe saiga Harira tashigo da kuka wai Sale yasake ta Saki uku batayi masa komai ba, kuka muka saki dukkan mu harda lnna saida mukayi mai isarmu sannan mukayi shuru nace oh! Allah meyake faruwa damu haka, dakyar lnna tace tabbas alhakin kane yakama mu don haka tanaso mu kula maka da shanun dasuka rage idan kadawo mubaka, sannan muroke ka kayafe mata abunda taimaka domin tanagani wannan ciwon bazaya bar taba haka muka cigaba da jinyar lnna nida Harira Wanda har yanzu gatanan kamar kullum, kuma tun ranan da tafadi mukula maka da sauran shanu bata sake magana ba sai yau da mairo tace gaka can kazo, don Allah Yusufa kayafe mana abunda mukai maka itama lnna kayafe mata domin tabbas alhakin Kane yaketa binmu. Zufa Yusufa ya share tareda cewa Adda Lanti nayafe maku Cikin murya me dauke da tsantsar nadama lnna Rakiya tace isuhu maso kusadani na nemin gafarar ka, ahankali yamatsa tareda cewa sannu lnna, tace yauwa isuhu don Allah kayafe mun kaji kona samun saukin wannan ciwon, yace bakomai lnna Allah yabaki lafiya nima kiyafe mun, tace a ah isuhu nibakai mun komai ba nagode kaji Allah yaimaka albarka Ina lndo..? yace gata nan tace kiyafe mun kinji..? tace lnna nayafe maki Allah yabaki lafiya tace ameen nagode Allah yaimaku albarka, sai kuma tafara wani irin tari me karfi dasauri Lanti tadauko ruwan magani akwano tabata tasha tareda cewa sannu lnna Kai kawai ta gyada sai kuma wani yasake zuwa sosai take tarin can kuma sai tabari sai tafara fisge-fisge, yayinda Lanti take fadi sannu lnna can sai idanun ta suka kakkafe sai jikinta yasaki, cikin matsanancin tashin hankali Lanti tace.... _*Kuyi hakuri da rashin ganin posting dina dawauri wani uzuri ne ya tsayar Dani*_ Muje zuwa A _*KYAUTAR ALLAH CE*_(Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Lufhat ce🌹 [7/2, 11:27 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 🔟 WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem!*_ Inna tareda girgiza ta saidai ina da alama rai yayi halinsa😔 fahimtar hakan ne yasa Lanti sakin wani irin kuka 😭tareda cewa don Allah lnna karki mutu kibar mu kinsan bamu dakowa saike, dai-dai lokacin da Harira tashiga dakin cikin tashin hankali tace shikenan tamu ta same mu sai kuma tafashe da kuka. Cikin matsanancin tausayi Yusufa ya girgiza kai tareda cewa _innalillahi'wa'inna'ilaihirraju'un!_ dai-dai lokacin da wasu hawaye suka gangaro masa a fuska sakamakon tunawa da mutuwar iyayansa wanda yaji tamkar lokacin ne abun yafaru, dasauri yashare hawayan tareda sa hannun yashafe fuskar lnna Rakiya, Cikin sanyi murya yace Adda Lanti ba kuka yakamata kuyi ba addu'a zakuyi mata cikin kuka tace shikenan bamu dakowa, yace Allah shine kowan mu sannan yafita don yasanar da su Alh wanda yake da tabbacin sunji abunda yafaru kodan kukan dasu Lanti sukeyi. Cikin kankani lokaci ashirya lnna Rakiya aka kaita akabaro daga ita sai halinta, sai da misalin 5:00pm sannan su Abba suka tafi sukabar su Yusufa inda Abban yabashi kudi masu yawa saboda yasan zasu bukaci wani abun, sannan ya tabbar mashi da cewa sai bayan kwana biyu zasu dawo sutafi tare, yana nufin sai ranan addu'ar bakwai kenan Yusufa yayi masa godiya sannan suka tafi, kamar yadda Abba yace hakan KO" akayi. ********* Ranan asabar wanda yakama kwanan lnna Rakiya bakwai da rasuwa, tunda misalin 8:00Am su Abba suka isa gudum fulani don ayi addu'a dasu yayinda su Adda Lanti sukayi masu tarba mai kyau, bayan anyi Addu'a sai Abba ya umarci direban shi daya bude but yakwashi kayan dasu kazo dashi yashiga dasu cikin gida, wato buhun masara ne da gero da dawa da kuma shinkafa. Yusufa kam harda kuka yayin don farin ciki abunda Abba yaimashi, cikin dan bacin rai Abba yace a ah mlm Yusufa nifa banason haka don nayi maka d'an wannan abun shine kake kuka..? yace yi hakuri Alh farin ciki ne yasani kuka amma tunda bakaso insha'allahu bazan sake ba, Abba yace yauwa aini banason naga hawayan kane kawai idan nayi maka abu kaji dadi toh" kayimun Addu'a sai nima naji dadi, kuma ma aiba wani Abu bane don nayiwa dan'uwana alkhari KO...? Yafadi hakan ne tareda rike hannu Yusufa yayinda fuskar shi dauke da fara'a shima Yusufa cikin fara'a yace hakane, Alh nagode sosai ubangiji yasaka maka da alkhairi ya albarkaci zuri'ar ka addu'a kuma tun ranan da Allah ya hadamu dakai nakeyi maka ita", saidai zan ninka addu'a ta agareka insha'allahu Zan cigaba da yi maka addu'a daganan har karshen numfashi na domin alkhairi ka agareni mai girma ne, Cikin farin ciki Abba yace nagode sosai Allah yabar mu tare duka suka amsa da ameen fuskokinsu cike da farin ciki tareda kaunar juna, saida sukayi sallah la'asar sannan suka Kama hanyar komawa cikin garin Bauchi Bayan Abba yabasu Lanti kudi meyawa, yayinda shi kuma Yusufa yayima su alkawain cewa insha'allahu zayaringa kawo masu ziyara lokaci-lokaci, sukace toh" tareda cewa ya tafida shanun shi sai yace masu a ah sudai cigaba da kula masa suka ce toh" sannan suka tafi. ********** Sannu ahankali komai yake tafiya yadda ya kamata, yayinda kauna da aminci tareda yarda me karfi yake sake shiga tsakanin Abba Yusufa harma da Al-mustafa, kamar yadda Yusufa yace zaya riga zuwa yana gani su Adda Lanti toh" haka yakasan ce, Wanda Abba ya tsara zuwan duk bayan sati biyu ranan Jumma'a idan sun dawo sallah sai suje gidansu a Al-mustafa su gaida iyayansa kasan cewar shi nan cikin Bauchi iyayansa suke kuma tareda dasu yake zaune da matarsa daya Hadiza da yaransu biyu mace da namijin wanda yake tsaran *Habeeb* ne mesuna *Hareesu* mace kuma Zakiyya. Ranan asabar kuma sai su shirya dukansu su tafi gudun fulani kuma da shatara na arziki suke zuwa, ranan Lahadi kuma sai su shiryasu tafi Soroh garinsu Abba kasan cewar maifan Abba suna nan darai mahaifima shine sarki fulanin Soroh, kuma Abba yayi-yayi dashi sudawo cikin garin Bauchi da zama amma sun kiya, shiyasa ya kyale su saidai koda yaushe yana kaimu ziyara tareda abu arziki me yawa, haka dai suka cigaba rayuwa abun gwanin sha'awa. *_Bayan shekara goma_* *************** Abubuwa da dama sun faru damasu dadi da akasin hakan, bayan mukamin da majalisa da Abba ya yarike ya kuma yi senate alokacin kuma shekaran shi daya da hawan kujerar gwamna, Mamu tana gama ss3 akayi mata aure kasan cewar tsarin Abba kenan y'a mace baza taci gaba da karatu agidan saba saidai gidan mijinta idan ya yarda, don haka itama Rahma tana gama ss3 akai mata aure shikam *Habeeb* cigaba yayi da karatun sa tunda shi namiji ne, Hajiya Rabi'atu kuma tasake haihuwa tafaifi namiji wato *Hafiz* alokacin ma shekaran shi shidda tundaga shi kuma bata sake haihuwa ba. Alh Al-mustafa wanda yaran suke Kira da Baffa Al-mustafa, shima matarsa ta sake haihu yara biyu duk maza sanna shima yabi tsarin Abba, Zakiyya tana gama ss3 yai mata aure, Baffa Yusufa kuma Wanda yaza'a kirashi da Alh mlm Yusufa 😁 tunda yayi kudi dai-dai gwargwadon yaje makka shida lnna lndo, wai Hajiya Aisha😁 kuma yakai Adda Lanti da Harira wacce daga baya tadawo gurin shi da zama har tasamu miji tayi aure tanada yara biyu mace da namiji, _saidai ita kam Mari tarigamu gidan gaskiya gurin haihuwa tarasu_😭, Sannan kuma burin shi yacika yasamu ilimin Addini sosai yazama shahararran malamin Addini wanda akeji dashi a garin Bauchi, kuma shine limanin Wata BABBAN masallaci da Abba ya gina alokacin kuma shine babban _ _special adviser_ na gwamna, wato shiyake ba Abba shawara me tsafta, tsawon shukarun nan babu abunda Baffa Yusufa yanema yarasa arayuwarsa sai haihuwa😔ita kam Allah bai bashi haihuwa ba tun yanasa rai har yafitar. Kwatsam Rana Wata laraba sai Inna Aisha ta tashi da zazzabi mezafi Baffa yafadawa Abba shikuma Abban yasa aka Kira masa likinta, koda likitan yaduba ta baya yan gwaje gwaje tareda tambayoyi yagane tana dauke da ciki har Na tsawon Wata biyu, wai zokaga farin ciki agurin wayan nan bayin Allah, yayinda Abba da Baffa Al-mustafa sunkai matukar murna domin dama suma rashin haihuwar sa yana damunsu sosai shiyasa ma Abba yabashi *Hafeez*. wani abun mamaki kuma shine itama Hajiya Rabi'atu sai ga ciki Wanda za'a iyacewa lokaci daya suka same shi ba tareda sun sani ba, don haka farin ciki yakaru domin itama da har tafidda rai da sake haihuwa, haka nan suka cigaba da rainon cikinsu cikin farin har' Allah yasauke su lafiya, Ranan Jumma'a lnna ce tafara haihu da safe misalin karfe goma, yayinda ita kuma Hajiya ta haihu da yamma kuma duka mata suka haifa kwawa dasu kamar y'aya'n larabawa musamman ma Y'ar gurin lnna, murna kam ba'a magana musamman agurin Inna da Baffa Yusufa wanda shi kam saidai yayi lafiya Na godiya ga Allah da yabashi wannan kyakkyawa *KYAUTAR*. Koda suka haihu *Habeeb* yana makaranta tun 8:00am daya tafi bai dawo ba sai 5:30pm sannan yadawo, yana shiga shashin su ya'iske Hajiya zaune rikeda jaririya dasauri yakara sa gurinta yana cewa Hajiya kin haihune..? tace "eh tareda mika masa jaririyar fuskarsa cike da farin ciki ya karbe ta tareda cewa sannu, tace yauwa yana kallon kyakkawar jaririyar yace Hajiya munyi Kama da'ita ko..? murmushi tayi tare da cewa haka Abbanku yace, kaje ka gaida lnnan Ku itama ta haihu tunda karfe goma na safe, dasuri yace itama mace tahaifa..? tace "eh jiyayi gabansa yafadi sosai wanda yarasa dalilin dayasa yaji hakan, tace kawota kaje ka gaida "ita bayan takarbi jaririyar sannan yanufi shashin su Baffan, Da sallama yashiga lnna ta amsa fuskarta dauke da fara'a tace mlm *Habeebu* yan makaranta nadawo..? yace "eh lnna sannu tace yauwa ya karatu.. yace lafiya qalau, Hajiya tace kema kin haihu murmushi tayi tare da mika masa jaririyar tashiga daki, shi kam *Habeeb* yana karan ban jaririyar yaji wani abu _garrrrrrr! kamar shocking_ tun daga tsakiyar kanshi har zuwa babbar yatsar kafarsa, yayinda yaji kirjinsa sai bugawa yake da sauri da sauri, tsurawa jaririyar ido yayi tsawon wani lokaci domin shikam tunda yake bai taba gani jaririya me matukar kyau irin wannan ba, lnnan ce tafito da'alama wanka zatayi dasauri yace lnna gata Allah ya yara karban jaririyar tayi ba tareda tace komai ba, dasauri *Habeeb* yafita shashin suya nufa zama yayi nesa kadan da Hajiya yana sauke numfashi kallon shi tayi tareda cewa ka gaida "ita..? yace "eh Hajiya saidai jaririyar nan da lnna tahaifa ba *MUTUM* bace cikin matsanancin tsoro Hajiya tace....? Muje zuwa A _*KYAUTAR ALLAH CE* (Labarin Sdeeya)_ Tareda ✍🏽 🌹Lufhat🌹 [7/2, 11:27 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 1⃣2⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem!*_ Ba nace kar kusake shigo mun dakiba....? cikin tsoro ta gyad'a kai alamar "eh, harara ya watsa mata tareda cewa wato saboda bakin jin magana shine kika shigo KO"...? ciki kuka tace Hamman *Hafeez* ne yabiyoni zaya doke ni, shine yaki shigo mun daki don kin rai nani harda wani rikeni saboda baki da kunya KO...?😡 Cikin kuka shagwaba tace yi hakuri, yace dalla rufemun baki aikam tuni tayi shuru tareda tsura masa oil eyes dinta, masu matukar kyau da tsuma zuciyar me kallon su rankwashinta yayi akai tareda cewa daina kallona da wannan idonun naki mekama dana aljanu, Dasauri tadukar dakai yayinda hawaye keta siyaya akasa, cikin tsawa yace meyasa kika bata masa littafi...? cikin kuka tace shine yake cemun _*KYAUTAR 'BERA*_ harara ya watsa mata tareda jan tsaki mtww yace ance kyautar bera din sai me to...? kuma idan kika sake bata masa littafi sai na zaneki, aikam tuni tasake sakin kukan shagwaba, cikin tsawa yace dalla fita kiba mutane guri, kuma idan nasake ganin kafarki a dakin nan har hannun ki yayi kuskuren sake tabani sai na karya maki kafa da hannu, da gudu tafita tana kuka. *Harees* da tunda suka fara yake tafaman dariya yasauko daga saman gado da sauri yabi bayanta yana kiranta, amma takin tsayawa sai tafita take tana kuka tareda bubbuga kafa, irin na shagwabab'bu yara dasauri ya riko hannuta yace haba *Sadeeya an baba* Queen of beauty tsaya mana, _kasan cewar haka yake kiranta_ tsayawa tayi saida kuma tana cigaba da kukan, yace Hamman *Habeeb* ne ko...? kai ta gyada yace yi hakuri kyaleshi kinji ai daga yau bazaya sake saki kuka ba, tunda gobe zamu tafi U.K kuma sai mun dade kafin mudawo, cike da yarinta tace Hamman *Harees* kar kudawo kaji...? yace toh" amma hardani fa kenan...? tace a ah kai kadawo shi ka barshi can yazauna tunda shi dukan mu yakeyi, yace toh" shikenan, share hawayan kinji tace toh" tareda sharewa yace yauwa hali dubun Hajiya *KYAUTAR* lnna da Baffa koba ita bace..? dariya tayi tareda cewa nice, shima dariya yayi yace ni nasani amma yau ina Sofee..? tace tana part dinsu yace toh" sannan ta tanufi part din su tana tsalle kamar da'ita tayi kuka ba. Shikam *Habeeb* fadawa yayi saman gadon tareda sauke nauyayyan ajiyar zuciya, ahankali yafurta yah ilahee! Kai! gaskiya wannan yarinyar kam aljanace, dai-dai lokacin da *Harees* ya shaga daki ya amsa dacewa Queen of beauty ba aljana bace mutunce tamkar Kai, tsaki *Habeeb* ja mtww! tareda cewa idan ba aljana bace yaza'ace duk lokacin da naganta sainaji faduwar gaba idan kuma nataba ta sai naji wani irin abu yana yawo ajikina, dariya *Harees* yayi tareda cewa toh" amma dai Kai kadai kakejin hakan KO....? saboda nidai banajin komai kaga yanzu nan ma Dana tsaya kusa da'ita har hannun tana rike banji komai ba da, tsaki *Habeeb* yasake yi tareda cewa kagani ko" aljanace mayyar yarinyan kawai nitakeso takama, shiyasa take tayi mun siddabaru iri-iri saidai kuma nidin Nafi karfinta, gobe ma barin garin zanyi kaga sai taje kuma tayima wani, siddabarun nata amma bani *Habeebullah* ba. shikam *Harees* dariya yake harda rike ciki saboda jin abunda *Habeeb* din yake fadi, cikin dariya yace toh" ai da aljani da maye ko'ina kaje cikin duniya sai sunbika, harara *Habeeb* ya Watsa masa yace au hakane..?.yace tabbas yace toh" shikenan duk aljanin da mayen da ya'isa ya biyo ni U.K idan banyi kasa-kasa dashi acan ba, yace dalla nidai ka taso mutafi nagaji da maganar wannan aljanar yarinyar, yafadi tareda nufar kofa zaya fita yayinda *Harees* yabi bayanshi yana cewa hhhh! Yaro zakasha mamaki domin tabbas sai sun bika har U.K. Washegari Jumma'a jirginsu *Habeeb* yatashi zuwa U.K. ********* Akwana atashi ba wuya agurin Allah kwana kin sun tafi har zuwa shekaru, tun dasu *Habeeb* suka tafi basuzo hutu KO" sau daya ba, saidai waya kawai sukeyi da mutanan gida, Haka zalika komai yafaru agida sai anfada masu har da minister da shugaban kasa yana Abba saida aka fada masu, tunda alokacin ya sauka daga kujere governor Wanda mutane Sam basu so ya sauka ba saboda adalcinsa agaresu, A haka dai tafiya ta tafi har su *Habeeb* suka gama karatunsu, suka dawo cike da nasaran abinda sukaje nema, sun zama cikakkun samari kwawa masu cike da kwarjini, sun iskesu su *Sadeeya* sunyi girma sosai inda suka koma *Deeya* da *Feeya* saboda yawan kallon India films Da sukeyi, anan ne sukaji sunan sai sukace wai ai sunan sune a kayan ke don haka suma deeya da feeya zasu ringa kiran junansu, sun Fara zama yan mata tunda lokacin suna jss1 har sun mafara kirgen dangi,😜 mamaki sosai *Harees* yayi da ganin yadda suka girma, saifaman washe baki yake yana fadin gaskiya kannaina kunyi sauri girma me Hajiyarmu da lnna suke baku kunaci haka ne...? dariya sukayi ba tareda sun ce komai ba, shima *Habeeb* mamaki yayi amma dai bece komai ba saidai kawai yatabe baki, ganin saifaman wani rawar kai sukeyi ko" don sunga yan wannan kushashin dasuka fara fito masu ne Oho!😂kuji *Habeeb* fa. ********** Bayan Wata daya da dawowar su sukafara aiki akamfani da Abba ya gina, cikin kwanciyar hankali suke gudanar da aikinsu, ranan wata alhamis sunfito cikin shirinsu nazuwa gurin aiki kamar yadda suka saba, Cikin nutsuwa suke tafiya suna fira abunsu gwani sha'awa, har suka isa gurin ajiye motoci sai *Habeeb* yami kawa *Harees* key motar da zasu shiga, harara shi yayi tareda cewa wato kana nufin yauma nizanyi driving dimu..?Kai *Habeeb* ya gyada alamar "eh *Harees* yace toh" bazan yiba, cikin sanyi murya yace haba nawa yi hakuri mana, *Harees* yace naki wayon *Habeeb* yace banajin dadi ne shiyasa kasan Allah ko" office dinma dole zanjeshi saboda takardun jiya daka kawo mun banga ma cika suba, yace kuma saika cikasu ba murmushi yayi tareda cewa dolema, yanzu dai karbi kaja mutafi karban key yayi tareda cewa toh" wai meke damun kane...? Maimakon yayi magana sai yasaki wata kara tareda rike ciki, saikuma yafadi kasa dasauri *Harees* yanufeshi saidai koda ya dagashi baya numfashi, cikin matsanancin tashin hankali yace...? Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:28 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 1⃣1⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Ba *MUTUM* bace toh" wacece...? yace aljanace ido ta zaro😳 tareda cewa aljana kuma...? yace "eh Hajiya bakiga tsananin kyan datake dashi bane...? ajiyar zuciya tayi tareda sakin murmushi tace naganta tun dazu tabbas ita din kam kyakkyawa ce sosai tubarakallah masha'allah, saidai kuma ni banga wani Kaman datayi da'aljanu ba, Da sauri yace gaskiya Hajiya yarinyar nan aljanace domin kyantan yayi yawa, da dai taga zaya cigaba da zuba mata wauta irin wacce kana ji zakasan cewa "eh shidin *D'AN FARI NE*, don haka saita daure fuska tareda cewa don kyanta yayi yawa shine zakace ita din aljana ce..? Cikin sanyi murya daganin yadda taba rai yace toh" Hajiya ai naji ance sune keda tsananin kyau fiyeda mutane, tace kaga nifa banason wautan banza idan bazaka tayasu murna da *KYAUTAR* da ALLAH yabasu ba, toh" karka sake alakanta masu 'ya da aljana, shin wai kamanta tsawon shekarun da sukaiyi suna neman haihuwar ne...? yace a ah Hajiya toh" amma ita wannan din kamar ba mutun ba wlhy dana kalle ta saida naji tsoro, 'kura masa ido tayi na tsawon wani lokaci sannan tace hmm...toh" KO" mutun ce ita KO" ba mutun bace suna sonta haka tunda itadin *KYAUTAR ALLAH CE* da yabasu, Daga haka kuma batasa ke cewa komai ba saidai kawai ta tashi ta'ajie jaririyar saman gado sannan tashige bayi, shikam *Habeeb* da sauri yaje yadauki jaririyar da Hajiya ta ajiye shuru yayi nadan wani lokaci yana kallonta can kuma sai yace wannan dinma kyakkyawa ce sosai, saidai waccan tafita kyau, toh"🤔 amma kuma meyasa ke banji irin abunda naji agurin waccan ba...? baki yatabe tareda ajiye jaririyar yanufi shashin shi. ************ Ranan suna jaririyar lnna taci suna *Haleematus Sadeeya* wanda Abba ne yai mata huduba da sunan wato sunan mahaifiyar Baffa wanda hakan ba karamin dadi yaima Baffan ba, ita kuma jaririyar Hajiya taci suna *Safeeya* wanda Abba ne yaba Baffa Yusufa umarni yasa mata sunan da duk yakeso toh" shine yasa mata *Safeeya* domin yana son sunan sosai shiyasa yasa mata, hakan nan dai aka gama suna cikin kwanciyar hankali, yayinda suka cigaba da rainon yaran su cikin kwanciyar hankali. *_Bayan wata uku_* Dayin suna Hajiya tana zaune saiga Inna tashiga da sallama tana rungume da *Sadeeya*, Hajiyar ta amsa sallamar fuskarta daukeda fara'a tace ah! Innan *Hafeez* kinshigo...? tace "eh zan shiga wanka ne shine nace bari na kawota, Hajiya tace toh" kawota idan kin fito sai nashiga tace toh" tareda mika mata *Sadeeya* dake ta sharan bacci abunta sannan Inna tafita, *KYAUTAR ALLAH* kenan hakanan Baffa yake cewa itama lnna saboda alkunya *KYAUTAR* take kiranta. *Habeeb* ne shida *Harees* suka shiga falon Hajiya tsaye suka isketa tana jijjiga *Sadeeya* dake tafaman kuka ga kuma *Safeeya* kwance itama sai faman kukan take, da sauri *Harees* yanufi gurin *Safeeya* ya dauke ta tareda cewa Kai! yaran nan duk kun gigita mana Uwa, tace hmm! kadai Bari tun dazu kuke kukan nan nayi lallashi har nagani amma basuyi shuru ba, ga kukan nasu dazaran daya yafara sai kuma daya shima yafara, tafadi ne tareda mikawa *Habeeb* *Sadeeya* tareda cewa karbi *KYAUTA* kaita nasan yanzu lnnan tafito wanka, jiyayi gaban shin yafadi sakamakon tunawa da abunda yaji lokacin da yafara daukar ta, kasan cewa tun ranan be sake daukar ta ba sai yau don haka cikin fargaba ya karbeta aikam tuni yaji irin abunda yaji din lokacin daya fara daukar ta, ahankali yace yah! ilahi! dai-dai lokacin da Hajiya takarbi *Safeeya* daga hannun *Harees* inda shikuma yace ma *Habeeb* muje daga can sai mutafi KO...? Kai kawai *Habeeb* ya gyada domin wani irin yakeji ajikinsa, aranshi kam fadi yake meyasa duk lokacin da yadauki *Sadeeya* saiyaji wani irin Abu nayawo acikin ajikinsa, toh" wai *MEYE HAKA NE*...? Suna fita dasauri ya mikawa *Harees* ita tareda cewa karbeta shikam *Harees* karbanta yayi ba tareda tunanin komai ba, *Habeeb* yace da kadauketa me kaji..? yace banji komai dasauri yace da gaske bakaji komai ajikinka ba..? yace "eh dasauri yasake karban *Sadeeyar* wacce har tayi shuru, amma saboda karban ta da *Habeeb* din yayi daga hannun *Harees* dasauri yasata saki kuka wanda hakan yanuna taji tsoro ne, shikam *Habeeb* abunda yake gudu shi yaji don haka jiki asanyaye yasake mika ta gurin *Harees* aran shi ko fadi yake wato shi kadai yake jin hakan kenan, kallon shi *Harees* din yayi tareda cewa menene...? cikin sanyi murya yace ba komai don Allah jeka kaita gurin lnnan kadawo mu tafi yace toh" bayan *Harees* din yakaita yafito sannan suka nufi shashin su yayinda jikinta *Habeeb* asanyaye. ******* Sannu ahankali *Sadeeya* da *Safeeya* suka girma inda suka taso gwani sha'awa kamar tagwaye kasan cewar komai iri guda ake yi masu, Abba ma tagwayen Hajiya yake kiran su domin idan ka kallesu farar daya sai kaga kamar suna kama saidai *Sadeeya* tafi *Safeeya* kyau sosai, sun taso cikin tarbiyya me tsafta takowani bangare daga gurin lnna har gurin Hajiya wacce suke kira da Hajiyarmu, gawani irin kauna dasuke yiwa junansu naban mamaki gasu da dan kare wayo komai tare sukeyi, kasan cewar halayyarsu kusan daya saidai sun dan ban-banta tawasu gurare kadan, kamar *Sadeeya* tanada matukar tsoro kamar farar kura ga d'an karen tsokana, sabanin *Safeeya* da batada tsoro kuma batada tsokana amma zama da *Sadeeya* yasa ta'iya sosai saidai kuma batada karfi amma tanada juriya, ita kuma *Sadeeya* tanada karfi saidai batada juriya domin abu kad'an sai yasata kuka, gasuda d'an karen shagwaba musamman ma *Sadeeya* wanda ita shgawabar a jininta yake. Abangaren *Habeeb* kuma bai daina jin abunda yakeji ga me da *Sadeeya* ba muddun yaganta sai yaji faduwar gaba idan kuma har yai kuskure yadauke ta sai yaji wannan abu nabin jikinsa wanda yarasa dalilin dayasa yakejin hakan, tunda yagane haka sai yake gujema ganinta musamman ma kwayar idonun ta dasuke bashe tsoro toh" balle kuma daukar ta shikam tuni yadaina, shekaran su *Sadeeya* biyar *Habeeb* da *Harees* suka gama degreen suna farko akan business administration wanda Abba yasa suka karanshi, toh"bayan sun gama ne sai ya shirya masu zuwa U.K don suyo degree su nabiyu akan ra'ayinsu inda *Habeeb* zaya karanci fannin siyasa shi kuma *Harees* zaya karanci fannin lafiya. Lokacin ana gobe zasu tafi *Habeeb* yana dakinshi tsaye gaban madubi yana kum din kanshi yayinda *Harees* ke wance saman gado yana kallon shi, can sai *Harees* din yayi murmushi me cike da zolaya yace nidai don Allah mlm mu tafi haka nan tun dazufa kake faman wannan k'ak'ale-ka'ka'le saikace mace, hararan shi *Habeeb* yayi zayayi magana kenan saiga *Sadeeya* tashiga dakin da gudu ta rungume *Habeeb* ta baya tareda cewa Hamman *Harees* kaga Hamman *Hafeez* zaya dukeni ko, _azaton ta *Harees* din ne_ domin shiyana sakar masu fuska sosai sabanin *Habeeb* da ko" kadan ba yasakar masu fuska, dasauri kuma cikeda tsoro tasaki *Habeeb* din sakamakon hango *Harees* din datayi tacikin madobi yana zaune saman gado yanata murmushi domin dai yasan yau akwai dirama tsakanin *Sadeeya* da *Habeeb*, Wanda tuni yasaki kum din hannun shi dai-dai lokacin *Hafeez* ya biyota da gudu ran shi bace har zaya shiga dakin sai yafasa ya tsaya bakin kofa, saboda wani irin kallo da *Habeeb* yaimashi, cikin bacin rai yace ita cefa ta bata mun littafina shine ta gudo nan, yarinya aizaki fito ne sai nayi maki duka kuma ance *_KYAUTAR 'BERA_* 😜sannan yajuya yatafi, aikam tuni tafara bubbuga kafa yayinda hawaye yafara gangaro wa akan beauty fice dinta, _Domin ta tsani bera arayuwar ta tun wani rana da Hajiya zataje store debo abinci sai *Sadeeyar* tabita, toh" shine beran yafad'a ajikinta saboda tsanani tsoro saida numfashi ta yadauke na wucin gadi, sannan tasaki kuka tareda cakume Hajiya to shine tundaga ranan take mugun tsoron beran,_ Cikin kuka tace Hamma *Harees* kag.....kasa karasawa tayi saboda wani irin tsawa da *Habeeb* yadoka cikin matsanancin bacin rai yace....? Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹[7/2, 11:28 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 1⃣3⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Subhalallahee! *BB* meyasa meka..? da karfi yake kiran sunan shi tareda girgizashi saidai ina ko kadan *Habeeb* bai motsa ba, cikin tashin hankali *Harees* yatashi yabude mota dai-dai lokacin da Musa drive yanufo gurin dasuri, _kasan cewar yana hango duk abunda yake faruwa_ yace subhalallahi! yalla'bai *Hareesu* meyasa meshi..? Cikin tashin hankali yace bashi da lafiya taimaka mun musashi cikin mota, suna kokarin sa shi amota saiga su *Safeeya* sunfito zasu tafi school _Dama su musa drive kejira_ don haka dasuri suka nufi gurin, Cikin tsoro suke tambayar meyami Hamman *Habeeb*..?, nan *Harees* yafada masu" yace su shiga gida sufada dasauri yashiga motar yatayar yanufi asibiti da *Habeeb*. Dasauri *Sadeeya* tanufi part dinsu tafadi itama *Safeeya* ta nufi part dinsu ta fadi, kusan alokacin daya Abba da Baffa suka fito cikin tashin hankali, Baffa yace Alh ashe *"Habeebullah* baiji dadi ba..? Abba yace nima yanzu nan *Safeeya* tashiga take fada mana waima harma *Hareesu* yatafi dashi asibiti, yace "eh haka *KYAUTA* tace mun, Musa dake tsaye gefe cike da jimami yace gaskiya yallabai *Habeebu* bashida lafiya sosai don ko motsi bayayi, cikin tashin hankali Baffa yace subhalallahi! toh" Alh mutafi asibitin mana, Abba yace toh" musa mutafi yace toh" Alh nan da nan suka shiga mota harda su *Sadeeya* da jikinsu yai sanyi ganin yadda aka dauki *Habeeb* baya numfashi. Cikin sanyi murya *Safeeya* tace Abba muma za muje mu gaida Hamman *Habeeb* din, yace a ah yan'biyun Hajiya banda rigima kuda zaku tafi makaranta, gashima kun kusan makara kubari idan Ku tashi makaranta saikuje Kunji KO..? suka ce toh" dai-dai lokacin da Musa yashiga school din su wato alfurqan, banyan ya sauke su sannan ya nufi asibiti. ***** Su Abba suna'isa asibiti anafito dashi kasan cewar koda *Harees* ya'isa dashi dakin taimakon gaggawa akaishi, wanda sun dan sauki lokacin kafin su samu numfashi sa yadawo dai-dai, baya ankai shi dakin Hutu sai Likita yanemi ganinsu Abba don yasanar dasu abinda yake damun shi, Inda yafada masu cewa *Habeeb* yana daya daga cikin mutanan dake da karfin sha'awa, sai kuma yake shan magunguna don su rage masa karfin sha'awar, saidai kuma saka makon shansu dayake sosai shine sukai masa yawa har suka haifar masa da matsanancin ciwon mara, kasan cewar maganin sun daina yimasa amfani, Idan kuma har bai daina shansu ba zuwa gaba zasu'iya haifar masa da mummunan matsala, dasauri Baffa yace subhalallahi likita Insha'allah hakan baza yafaru yace "eh bamu fatan hakan yafaru, shidai Abba bai Ce komai ba, sai Baffa ne yasake cewa toh" yanzu Likita wani irin magani ne zaya ringa amfani dasu wayan da bazasu haifar Masada matsala ba..? yace mace ne maganin matsalar sa, Baffa yace Likita ban gane bafa...? Abba kam murmushi yayi domin tuni yagane abunda Likita yake nufi, shima likitan murmushi yayi, yayinda *Harees* ya dukar dakai kasa cike da kunya yana faman sosa keya alamar tuni yagane abunda Likita yake nufi, likita yace ina nufin aure ne abunda yaka mata yayi domin shine maganin matsalar shi dazaran ya kusanci matar toh" shikenan babu wani sauran matsala, Baffa yace "Oho nagane toh" amman dai yanzu babu wata matsala zaya farfado lafiya lau KO...?, yace "eh ba matsala mun bashi taimakon dayaka mata kuma insha'allahu zaya barfado normal zaku'iya ma tafiya dashi, Baffa yace toh" madallah mungode sosai, sannan suka fito. Suka nufi dakin Da aka kwantar da *Habeeb* din har lokacin bai farka ba, Abba ya kalli *Harees* sai yai murmushi Cikin zolaya yace mlm Yusufa nikam yau abun nan yaban mamaki yace meke nan fa Alh..? yace toh" muda muke da likita sukutun agida amma kuma saigamu acikin asibiti toh" wai ya'kayi haka..? Murmushi Baffa yayi tareda cewa gaskiya kam, Cikin murmushi *Harees* yace Abba aini yau tsabar rikicewa mantawa nayi ni likitane, Abba yace toh" shikenan mu zamu tafi kaga Abbanka bai saniba, ni kuma zanje nashirya natafi office so aibabu wani abu KO..? yace "eh Abba yace to shikenan tunda litikitan ma yace bawata matsala idan yafarfado kaga sai kutaho , yace toh" shikenan Abba sannan suka fita. Cikin sanyi murya Baffa yace Alh shin har sai yaushe ne za'a ba bam....dasauri Abba yakatse shi da cewa lokaci na nan zuwa in Allah ya yadda, yace toh" shikenan Allah yanuna mana lokaci Abba yace Ameen, suna tafe suna fira har suka isa gida yayinda kowa yanufi part dinsa. *ASIBITI* ********** Su Abba ba su dade da fita basai *Habeeb* yafarka, *Harees* yace masa sannu ya amsa da yauwa ina ne nan...? *Harees* yace asibiti, yace waya kawoni..? yace ni yanzu masu Abba suka tafi gida cikin mamaki yace meya faru dani..? Cikin kosawa da tambayoyin *Harees* yace kai kam aidama karatun jarida kayi, haba wannan irin tambaya haka nan dai yafada masa duk abunda yafaru harda abunda Likita yace. tsaki *Habeeb* yayi tareda saukowa daga saman gadon, yana kokarin saka takalmi sannan yace toh" nagode da tona mun asirin dakayi saika tashi kamai dani gida, cikin mamaki *Harees* yace" don nakawoka asibiti shine natona maka asiri...? yace "eh dai-dai lokacin da yabude kofa zaya fita yana cigaba dacewa saboda baka tsaya gida kayi mun taimakon da kasa ba bani a U.K ba, sannan kuma aikasan magunguna kala-kala basaika siyomun ba amma duk baka yiba, saika wani daukoni ka kawo asibiti gashi nan yanzu kowa zayasan abinda keda muna , *Harees* dake biye dashi a baya yace shin wai Kai bakaji abunda nace maka Likita yafada bane..? kafin haka nima banasha fada maka cewa ka rage shan magunguna ba...? saboda zasu iya haifar maka da matsala, dai-dai lokacin da suka higa mota *Harees* yatayar suka tafi, yana cigaba dacewa sannan kuma ni banga abun bata raiba, don ansan halinda ka ke ciki wanda hakan shi zayaba da damar asamo maka mafita cikin sauki, Dan dai yanzu na tabbatar za'ace kafito da mata aimaka aure, toh"🤔 yanzu kaida baka kula yan mata idan akace kafito da mata ya zakayi kenan...? yafadi yana kashe masa ido😉, hararanshi *Habeeb* yayi tareda cewa ban saniba kajiko..? yace ai zaka sani ne idan akace ka fito da mata nan da sati biyu😝. Koda suka'isa gida part din su Hajiya suka shiga sunyi ake lnna da Hajiyar su *Harees,* sun shiga gaida shi Cikin jin kunya *Habeeb* ya amsa gaisuwar sannan suka tashi suka nufi part din su, suna shaga *Harees* yace ka kwanta kahuta nizan tafi office. *Bayan kwana biyu* ********** Da misalin karfe 11:00Am na rana lahadi Su *Habeeb* ne suka fito cikin shirin su nazuwa kaima abokinsu ziyara dake zaune a new makama estate, *Harees* yace mushiga muji kiran da Baffa yakeyi mana kafin mutafi ko...? yakara she fadiyana kallon *Habeeb* yace "eh, Zaune suke gaban Baffa Kansu duke akasa cike da ladabi suka ce Baffa ga mu, gyaran murya Baffa yayi sannan yace shin kunsan dacewa duk daraja da mutuncin mutun Da mutane" suke gani, dazaran ance baya da iyali Shikenan daga ranan darajarshi tazube "a idon "mutane kuma bazasu sake mutun tashi ba, Don haka abunda nakeso daku shine kowa nan ku yafito da matar dayake son ya aura, domin dai lokaci yayi da yaka mata Ku ajiye iyali kun jiko...?, har *Habeeb* zatayi magana sai kuma yayi shuru, Cikin ladabi *Harees* yace toh" Baffa Insha'allah zamu fito dasu yace yau Allah yaimaku albarka suka Ce ameen sannan suka fita. Tunda suka fito har suka shiga mota suka nufi inda zasu babu Wanda yace komai, yayinda *Habeeb* yake tuki ahankali can sai *Harees* yace toh" wai da me zakace ma Baffa..? tsaki *Habeeb* yayi tareda cewa hmm! aini wani irin kwarjini Baffan yaimun shiyasa nakasa Cewa komai, murmushi *Harees* yayi yace ai Baffa kam akwai kwarjini sosai, toh" wai yanzu ta'ina zamu fara..? yace hmm! kodai ta'ina zanfara, Da saurice bangane ba..? yace toh" kaifa kanada Safeena kuma tana sonka kaine dai baka sonta, murmushi *Harees* yayi yace aiba wai banason taba ne "eh yesss! Ina sonta saidai kagane akwai wadda nake matukar so fiyeda "ita, kamar yadda kaima kake matukar son wata fiyeda yadda kakeson kanka, Wani irin wawan burki *Habeeb* yaja tareda kallon gefen da *Harees* yake, cikin matsanancin mamaki yace...? Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:28 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 1⃣4⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ "Kai tunda muke dakai ka taba jin nace maka ga yarinyar danake so...? hararan shi🙄 *Harees* yayi tareda cewa haba don Allah mlm wannan wani irin abune haka sonake ka kashemu tun ba mukai ga cimma burinmu ba, "Dasuri yace kaga mlm dalla ka fadamun "wace yarinya ce" nake matukar so fiye da kaina eye..? *Harees* yace ban saniba, harara *Habeeb* yasake watsa masa tareda cewa ah! tunda abun kulin sharrine ai baza kasani ba, wani irin kallo ya watsa masa sannan yace kaga mlm banason _pretending_ fa, "asukule *Habeeb* yace anyi _pretending_ din kaji ko..? tsaki *Harees* yayi tareda cewa Oho Kaidai kasani waikai sarkin yan *ZURFIN CIKI KO..?* kag mlm idan zaka fito kafadi abunda ke cikin *RANKA* kafito kafada, idan kuma bazaka fadi ba Kai kasani, *Habeeb* yace "eh bazan fadi din ba kaji ko..? yace toh" shikenan ka cigaba da ajiye shi acikin *RANKA,* saidai kuma kasani idan Kai wasa watara na zaka iyarasa shi, muddun baka fitar dashi ansani ba kuma na tabbatar alokaci dakai yunkurin fitar dashi yariga yaimaka babbar *ILLA A ZUCIYA*, Cike da jin haushi yace waikai ina ruwanka dani ne...? yace da ruwana tunda ni dan uwanka ne kuma shakikin amininka ne, amma tunda kace ba ruwa na toh" aje'a hakan saidai kasani nidai Ina nan akan bakana nason wacce" nafada maka lokaci kawai nakejira yayi na baiyya na mata zallar kaunar danake yimata", tsaki *Habeeb* yayi tareda cewa kadaiji kunya wlhy, da sauri *Harees* yace ah! yanzun kam banji taba saidai ko zuwa gaba idan na'ajiye girmana gefe kila naji, cike da mamaki *Habeeb* yace ita" kunyar...? yace "eh ita din, kaga yallabai kaja mota mutafi kuma anjima zamu gidan lnna "Hafsatu muga "Safeena mudai-daita, don haka saikafara Neman wacce za'a aura tun yau don idan aka tsayar da maganar mu bazan jira kaba, _"lnna Hafsatu kanwar Mahaifiyar *Harees* ne "Safeena yartace" tana matukar so *Harees*, shine dai bai damu DA ita sosai ba_ . tsaki *Habeeb* yayi tareda tada motar yace kaidai kasani kuma kada Allah yasa kajirani din mlm duk ka wani cika ni da surutu. "Akan hanyar su ta koma wa gida ne *Harees* yaketa cewa *Habeeb* ya tsaya zayayi fitsari, amma Yaki tsayawa saida yace don Allah ka tsaya kasan fa babu kyau mutun yarike fitsa saboda yana yiwa mutun illa, duk da haka *Habeeb* bai tsaya ba saida suka shiga Unguwar wintin dada sannan *Habeeb* din ya tsaya gefe titi, Da sauri yafito yanufi gefen kwata ya tsugun'na. Doguwa ce fara tana da kyau balaifi saidai tana da yar kiba kadan wanda yanayin jikin nata yanuna idan zata samu Hutu zatayi irin kibar nan ne mara fasali, sayen take da uniform din islamiyya riga da wando da hijab shekarunta zasu kai 18 to19, tunda ga nisa *Habeeb* yake kallonta ta madubin mota har tazo kusa da shi zata wuce, ahankali yaleka ta wundon motar ya cigaba da kallon bayanta, Wato tafiya take ahankali saidai a yadda take takun tareda motsa jikinta, zaka fahimci cewa tana yinsa ne domin daukar hankalin duk wani d'a namiji, gyaran murya *Harees* yayi Wanda yasa *Habeeb* juyawa dasauri suka hada ido daure fuska *Habeeb* yayi, shikam *Harees* murmushi yayi tareda cewa yaaa! kodai..? Da sauri yace kodai me..? yace ah! kar kadamu Ina zuwa, dasauri yabi bayanta sallama yayi mata ahankali tajuyo ba tareda ta amsa sallamar ba sai yatsina fuska datayi saidai kuma gani kyakkyawa saurayi yasa tasaki fuska, Yace sannu ko..tace yauwa yace don Allah kiyi hakuri na tsayar dake kan hanya tace lah! ba komai , yace dama inason magana dake ne saidai ban saniba ko" Unguwar nan kike..? tace "eh ga gidanmu ma can tafadi tareda nuna wani kujajjan gida me da kali duk ya faffashe, yace toh" kije gamu nan zuwa kofar gida sai muyi maganar tace toh". ******** Gurin *Habeeb* yakoma yace masa don Allah yazo yara ka shi, ba musu yafito ya kulle motar sannan suka nufi kofar gidansu yarinya, tsaye suka isketa suna hada ido *Habeeb* duk sai ta rikice domin wani irin kyau tagani da kwarjini atare dashi lokaci guda kuma sai taji mugun sha'awar shi ya dira zuciyarta, Bayan sun gaisa sai *Harees* yace yasunan mlmar..?.tace Murjanatu amma a nakira Na *JANA,* yace masha'allah mlma murjanatu ni sunana *Harees* dan'uwana kuma *Habeeb* KO" kice *BB smart,* yaganki ne yaji kinyi masa ma'ana yana sonki kuma da aure dafanta Zaki karbeshi hannu babbiyu, Dasauri tace badamuwa na amince, yace Alhamdulillahi toh" Bari nadan Baku gurin KO..? tace toh," ya kalli *Habeeb* dayayi sororo yana kallon shi yace zanjiraka amota, baijira abunda zayace ba yawuce, ahankali *Habeeb* ya kalli *Jana* wadda yarasa meyasa yaji wani abu game da'ita tun lokacin daya hango ta, murmushi yayi Wanda yasake gigita *Jana,* karo na farko kena arayuwar sa daya taba tsayawa da budurwa, don haka duk sai ya rikice yarasa abunda zayace can saya tsinci kanshi yaname ce mata inafata dai baki yiwa wani alkawarin kanki ba..? Dasauri tace "a ah yace toh" shikenan ai kinji abunda dan'uwana yace KO..? tace "eh, yace toh" kibani dama naringa zuwa gurinki idan mun fahimci juna saina turo magaba tana, domin bana son adauki lokaci tace badamuwa Na amince, yace toh" nagode sannan yasa hannun aljanu yaciro kudi da baisan konawa bane yamika mata, tareda cewa ga wannan sai mun dawo anjima, jikina rawa takarba tana godiya sannan ya'iske *Harees* suka tafi gida. *Wacece Jana* Kamar yadda tace asalin sunan ta kenan Murjanatu Sani kawayenta ne suke kiranta *Jana,* Mahaifinta mlm Sani _shoe maker_ ne wato me gyaran takalma talakane shi talak saidai yanada wadar zuci sana'arsa kenan gyaran takalmi kuma dashi yake ciyarda iyalinsa, matarsa daya Dije ya'ya'nshi uku Jafaru shine babba kuma shi ma sana'ar yake don baiyi karatu ba ,sai Binta ita tayi primary school Bayan tagama aka kukuta akai mata aure, sannan *Jana,* mahaifisu sani shushaina yana'iya bakin kokarin sa nagani yabata tarbiyya, saidai sam *Jana* bata dauka, domin ita banajin magana tana da mugun son abun duniya gata da high test domin tasha cewa, kamata yayi ace ita yar gidan masu kudi ce ba yar gidan talakawa ba, tagama primary da kyar tashiga secondary tanayin junior wec tadaina zuwa, takama bin gidajan kawaye da dakin samari musamman idan ta shirya zuwa islamiya, *Jana* kenan indai zaka bata kudi to" zata baka jikinta kayi yadda kakeso dashi so biyu tana zubar da ciki, ganin hakan ne yasa mahaifina yace tafitoda miji aimata aure takiya don haka sai ya kyale ta, tanada wani saurayi guda da take bashi kanta yayi yadda yakeso ba tareda yabata kocici ba, "Wani lokacin ma ita kebashi kudin domin tana mugun son Ado saidai tanajin aranta bazata'iya auren shiba, domin shindi talaka ne ita kuma tace gaskiya bazai yiyu'a haifeta agidan talauci ba, sannan kuma tayi aure agidan talauci ba shi kuma Ado baya sana'ar fari bare Na baki, sai zaman kashe wando da shaye-shaye wannan kenan. Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:28 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 1⃣5⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Da gudu *Jana* tashiga gida tana ihun fadin yau tasamu irin mijin datake son ta aura, zama tayi tsakar gida saman kujera yar tsugun ne, jikinta narawa tafara kirga kudin da bata taba rike irinsu ba tunda take, dubu hamsin da biyar takirga, wani ihun tasa tareda cewa tayi miji wlhy gobe kasuwa zata tayo siyayya dama kayantaa duk sun tsufa, sannan ta kalli mahaifiyarta dake tsugunne abakin murhu tana faman kokarin hura wuta da toton masara, tace Dije _haka suke kiranta_ kingani ko"...? dama nace maku nidin yar gidan arzikice, cikin sanyi murya tace murjanatu waya baki kudi masu yawa haka...? dariya tayi tace mijina, dasauri Dije tace ayya murjanatu bazaki daina bin samarin banza ba wato ma acikin su harda da miji kika ajiye ko...? wani irin kallo tayiwa uwar tareda cewa kefa Dije haka kike toh" mijin da zan aura nake nufi fa, nan dai tafada mata abunda yafaru tsakanin ta dasu *"Habeeb*, Ajiyar zuciya Dije tayi tace da dai yafi maki da wannan shashancin dakike tafaman yi, agari Allah ya tabbatar da alkhairi tace ameen toh" Saiki fara fadawa Baba tun yanzu nasamu miji don haka zanyi aure nabar wannan gidan da babu komai cikinsa sai zallar talauci, takarashe fadi tareda tashi tana yatsina fuska tashiga dakinta Kai Dije ta girgiza tareda cewa Allah ya shirya ki. Can saiga *Jana* tafito sanye dariga da zani nawata kodaddiyar n atanfa tareda yafa wani tsohon gyale hannun ta rike da jaka, Dije ta kalleta tareda cewa ina kuma zakije yanzu da yamma..? ba tareda ta kalli inda Dijan take ba tace gidan su Shafa zani _shafa kawar tace_ sannan tafita abunta, Kai Dije ta girgiza tareda cewa Allah ya kyauta. Da *Jana* tafita bata tsaya ko'ina ba sai dakin Ado saurayin ta, yana zaune bakin kofar dakinsa sai faman busa taba yake yana ganin ta yamike tareda Kama hannun ta suka shiga daki, Ba tareda bata lokaci ba suka shiga aikata bad'alarsu saida sukayi mai isarsu Sannan suka sararawa kansu, sai *Jana* taciro kudi dubu goma taba Ado jikinsa narawa yakar ba yana cewa *Jana* Waya baki kudi..? tace mijin dazan aura fuska ya daure tareda cewa yanzu da gaske bazaki aure niba saboda banida kudi..? Cikin sanyi murya tace kayi hakuri Ado gaskiya niba zan'iya rayuwa acikin talauci ba, yace toh" yanzu kina nufi idan kinyi aure mun rabu kenan..? tace "a ah zansan yadda zanyi muna haduwa yace toh" shikenan kinsan nariga nalasa zumarki tace nima haka, sannan tafito ta tafi gidansu Shafa tafada mata tareda cewa gobe zata rakata kasuwa tayi siyayya daga nan suje gidan Aunty Binta tace toh" sannan takoma gida. ******* Kamar yadda *Harees* yace zasuje gidan lnna Hafsatu gurin Safeena sunje, Safeena takasan ce doguwa kyakkyawa yar siriri, yace saidai tanada _sharp_ me kyau itadin ba fara bace saidai kuma ba za'a kiranta baka ba irin _chocolate, color_ din nace alokacin shekarunta goma sha bakwa alokacin satin ta biyu dagama secondary. Ba tareda bata lokaci ba *Harees* yafada mata abunda ketafe dasu ta, amince tareda nuna farin cikinta. *Bayan kwana biyu* ********** Acikin kwana biyu *Habeeb* da *Jana* sun dan shaku ba laifi sun kuma fahimci juna, domin *Jana* ta'iya jan hankalin namiji da kalamai tareda kwarkwasa, don haka tuni tasamu dan wani matsayi agurin *Habeeb* kodon kasan cewar su talakawa, duk da bawani mugun jinta yake aransa ba, saidai kawai yana jin tausayin ta, kuma yaji aranshi yana son ya aure ta kodon yanayin dayake ciki,don haka yanemi tabashi dama yaturo magaba tanshi. ba tareda bata lokaci ta amince mashi yaturo gidansu don a tsayar da magana, mahaifin *Jana* yakarbrsu Baffa hannu bibbiyu cikin mutunci musamman ma dasuka fadi cewa *Habeeb* dan Alh Hashim soro ne tsohon gwamnan su me adalci, su Baffa sunji dadi yadda yai masu, kuma batareda bata lokaci ba yace yaba *Habeeb Jana* *KYAUTA* bayan sadaki baya bukatar komai, Don haka sadaki kawai su Baffa suka bayar akasa biki tareda na *Harees,* Wata daya wanda zayayi dai-dai da lokacin angama gini sabon gidajen da Abba yasa aginina masu a New G R A, ******* Akwana atashi bawuya agurin Allah saura sati daya buki alokaci tuni angama ginin gidajen harsun koma inda aka gina part uku biyu _upstairs_ Na Abba da *Habeeb,* daya kuma na Baffa shi yace bayason gidan sama, sai nasu Baffa Al-mustafa wanda yake ta can bayan nasu *Habeeb* suma tsari gini iri daya ne Dana su Abba, wato Baffa Al-mustafa da *Harees* sunan _upstairs_ ne su kuma Kakanni *Harees* irin ginin su Baffa akai masu domin suma basu son gidan sama. Su *Jana* anata shirye-shiryan buki itada Shafa, *Habeeb* ya cikasu da kudi sosai ranan Wata Jumma'a, *Habeeb* yaje gurinta dama tace sai yazo yakai ta ta gaida Hajiya, saidai ita badon tagaida Hajiyar zataba saidon taga gidan da'akace duk New g r a babu kamar shi agurin kyau da tsaruwa, Koda suka isa direct part Hajiya suka shiga, *Safeeya* da *Sadeeya* suna zaune afalo sunsa Hajiya tsakiya sai faman shagwaba sukeyi mata, suna sanye da riga da wando na fakistan yai masu kyau sosai, sallamar *Habeeb* ne yasa sukayi shuru, Hajiya ta amsa tareda cewa yauwa aiga Hamman kunan, Don Allah Kara bani da rigimammun yaran nan, waisu sai dole nasa Musa direba yakai su gidan "Addansu Mamu nace subari sai gobe tunda yau Murjanatu zatazo sannan yanzu karfe 5:00 yamma tayi waisu a ah saidai sunje, fuska daure yace toh" ance baza kuje yau din ba kuma duk yarinyar data sake damunta sai na 'bata mata rai tunda ku baku da hankali, bayan yagama fadin haka sai yakalli *Jana* yace zaya shiga gidansu *Harees* idan sun gaisa da Hajiya da "Inna su *Sadeeya* su kawota tagaida Hajiyar su *Harees* tace toh" , sannan yafita bayan sun fito part su Inna sannan suka nufi gidansu *Harees.* Suna gaba tana biye dasu abaya saifaman kuskus suke suna kallon *Jana* suna dariya kasa-kasa, KO" meke basu dariya oho!, ita kuma *Jana* data kalli *Sadeeya* sai taji gabanta yafadi domin kyan *Sadeeya* ya firgita ta sosai, sannan tarasa meyasa idan suka hada ido saitaji wani irin tsoro tareda faduwar gaba, Tsayawa sukayi suka sata tsakiya sai kuma suka kalleta sannan suka hada baki sukace, tab amma dai gaskiya Aunty *Jana* ke banza Ce, kirasa wanda zaki aura sai Hamman *"Habeeb* , ido tazaro 😳cikeda tsoro tace meyake dashi.? Sukace tab! ke baki San cewa shi" mugu bane rankwashimu fa yake harda da duka kema idan kiga aureshi haka zaya dingayi maki, KO" *Feeya* tace "eh mana inji cewar *Sadeeya,* ajiyar zuciya tayi murmushi duk da cewa tasan acikin maganar su akwa zallar kuruciya hakan bai hana tajin zafin banza da suka ce mata ba, Sai tace aini bazai duke ni ba tunda ni matarsa ce Ku kuma kannan shine zaya iya dukan ku idan kunyi masa laifi, ido suka hada tareda tabe baki, *Sadeeya* tace toh" aishiko ba'ai masa laifi ba sai yadinga yima mutane mugunta yana zare masu idanun nan nashi masu ba mutun tsoro ko...? *Feeya* tace "eh mana bayan ya duke ka koya rankwashe ka sai kuma yace" wai kayi ma shi shuru🤫 tafadi tareda nunawa dai-dai lokacin da suka isa kofar gidan suka kwankwasa kofar megadi yabude masu suka shiga, basu Dade ba su kafito suka koma gida. *Habeeb* ne ya Kallin *Jana* yace naga tunda muka baro gida baki ce komai ba sannan naga ranki kamar yabaci lafiya..? Yatsina fuska tayi sannan tace gaskiya "kannan ka sunbata mun rai sosai musamman ma wadda tafi kyau din nan, dasauri yace me "sukayi maki, nan tafada ma shi abunda su *"Sadeeya* suka cema ta, Rai bace yace tayi hakuri zatayi maganin su tace toh" sannan yasauke ta tashiga gida azaure ta tsaya tana lekensa, yana rebas tace yan'iskan yara Allah yasa idan yakoma yaimasu dukan tsiya harma dai wannan meshegen kyau kamar aljana sanna taja tsaki tashiga gida shima ya nufi gida. Part din Hajiya yashiga bai same su nan ba, don haka dasauri yafito yanufi part din su lnna, nan ya'iskeku suna tazuba ma lnna shagwaba suna ganin shi suka sha jinin kin su" yace sannu lnna tace yauwa sannu *Habeebu* an kai murjanatu gida ko..? yace "eh tace to" madallah Allah yakaimu lokaci lafiya, cikeda jin kunya yace ameen. Sannan ya kalli su *Sadeeya* yace kuzo nan bamusu sukabi bayan shi har zuwa part din shi, saidai gaba daya atsorace suke musamman ma *Sadeeya,* zama yayi saman kushin tareda dora kafa daya saman daya, sannan ya watsa masu wani irin firgitattace kallo da yasa suka zube kasa ba tareda sun shirya ba, Cikin tsawa yace idan har matar dazan aure an kiranta" banza toh" ni kuma me za'akira ni...? Cikin subutar baki *Sadeeya* tace mugu, sai kuma tarufe baki 🤭 cikeda matsanancin tsoro dasauri *Safeeya* tace ke! Ko..? *Deeya* sai kuma tarufe baki cike da tsoro, dasauri *Habeeb* yamike cikin matsanancin mamaki yace...? *_SLM MASOYANA kuyi hakuri dajinkirin danayi banyi maku posting akan lokaci ba, kwana biyu ina wasu ayyuka ne shiyasa_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:28 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 1⃣6⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Wato ni kuma mugu za'akira ni ko..? dasauri tace a ah Hamman *Habeeb* za'akira ka, yace "a ah mugu dai za'akira ni, don haka yanzu zanyi maku muguntar tawa kunga sai kuji dadin kirana mugu da tushe, dai-dai lokacin daya fisgo wayar radio ajikin station, *Safeeya* yafara tsulawa kasan cewar ita ke kusa dashi aikam tuni tasaki ihu tana fadin yayi hakuri, amma Ina bai saurareta ba sai tsulamata wayar radio kawai yake, itakam *Sadeeya* tun kafin akai kanta take ta kasharban kuka tana tsalle tareda yarfa hannuwa, tana fadi don Allah Hamman *Habeeb* kayi hakuri basan sake cemaka muguba, saida yayi ma *Safeeya* goma sannan ya kyale ta aikam da gudu tafita dakin tana kuka, Sannan yanufi *Sadeeya* wacce ke tafaman zagaye gushin tana kuka, har zata gudu yai surin rikota yadaga wayar radio zaya tsulamata kenan tayi sauri shigewa cikin jikinsa, ta cukuikuikuyeshi aikam tuni yaji yarrrrr! ajikinsa yayinda kirjinsa yabuga, idon yarintse ahankali yafurta yah ilahee! Cikin kasalalliyar murya yace sakeni, Ina itakam batama jishiba domin ihu kawai take tana fadin don Allah Hamman *Habeeb* kayi hakuri karka dukeni nadai na, Cikin tsawa yace naceki sakeni dasuri tasakeshi jikinta sai rawa yake aikam tuni yafara tsulamata wayar radio, sai ihu take tareda bashi hakuri sau biyar yayi mata zayayi na shidda taruga da gudu sai part dinsu *Safeeya,* Hajiya tana falo tana kallo tafada jikinta tana kuka, cikin matsanancin tashin hankali Hajiyar ta dagota tana salati tareda tambayan ta wane ya doke ta...? Cikin matsanancin kuka tace Hamman *"Habeeb* ne, dai-dai lokacin da lnna tashiga rikeda hannun *Safeeya* kasan cewar can part din tanufi, gaba dayansu sai kuka suke cikin gigita saboda zafin dasukeji yana ratsa jikinsu, kasan cewar tunda suke ba'a taba yimasu irin wannan dukan ba, don haka duk sai suka gigice suka cika falon da kuka musamman *Sadeeya*, da bata hada jikinta da komai ba, Cikin mamaki Hajiya tace me kukayi masa"..? Inna Ce tafada mata abunda *Safeeya* tace *Sadeeya* tace ma *Habeeb* din, Hajiya tace "eh lallai sunyi laifi toh" amma aibaika mata yai mata irin wannan dukan ba dubi jikinta fa, _abuga fara duk gurin yayi jajir_ lnna tace Hajiya *KYAUTA* dai tayi laifi kuma ita kadai ya kamata yaima duka tunda banajin magana, amma bawai yahada harda *Safeeya* ba dubi jikinta fa da'alama yafi dukan ta sosai, Hajiya tace aishine kyau namarar kunya kenan Wanda bayajin magana, lnna tace ga marajin magana nan kusada ke marar kunyar yarinya me shegen daukar maganar tsiya, ta karashe fadi tana hararan *Sadeeya* dake tafaman kuka tana turo baki, tace ai zakiyi me tunshe ne idan nasa *Habeebu* yasake dukan ki dakyau, dasuri Hajiya tace a ah Hajiya Aisha karki farashi wlhy duk wannan dukan bai'isaba saikin sake sashi yakara mata wani toh" bazan yadda ba, lnna batace komai ba saidai taja hannun *Safeeya* suka fita tana cewa muje kiyi wanka kinji, suna fita Hajiya tace ma *Sadeeya* yi hakuri tashi muje kiyi wanka kinji hali dubu na, kyale shi aizaya shigo yasame ni, amma ke kuma karki sake yi masa rashin kunya daga shi har matar shi kinji KO"..? tace toh". Tunkafin *Sadeeya* tagama wanka tafara rawar sanyi alamar zazzabi yakamata, bayan Hajiya ta taimaka mata tashirya sannan suka fito falo Hajiya ta daga wayar line land ta Kira *"Harees* tace yazo da alluran zazzabi yaima *Sadeeya*, aikam tanajin ance allura tafara fadin Hajiyarmu niba nasan allura, tace kinyi hakuri ayimaki sai zazzabin ya sauka, dai-dai lokacin da *Harees* yashiga hannun shi rikeda wata yar karmar box, Bayan sun gaisa sai yake tambayar Hajiya meya samu *Sadeeya..?* nan tafada ma shi abunda yafaru, sannan yai mata allura dakyar ta tsaya domin batason allura sannan yafita part din lnna ya nufa, inda ya'iske itama *Safeeya* zazzabin yarufeta sosai itama alluran yai mata sannan yafita yanufi part din *Habeeb* yana fada akan irin wannan dukan da *Habeeb* yai masu. ******** *Habeeb* kam *Sadeeya* na guduwa yasaki wayar radio kasa tareda fadawa saman kushin domin kafafun shi sun kasa rike shi, sai kuma numfashin shi yafara fita dasauri-dasauri, yayinda yaji kanshi yasara sai kuma sanyi yafara ratsa sassan jikinsa don haka dasauri ya dunkule cikin kushin din yana fitar da numfashi dasauri-dasauri. Yana cikin wanan halin ne *Harees* yashiga dakin yana masifa ganin halinda *Habeeb* din yake ciki yasashi yai shuru tareda karasawa gurinsa dasauri yana cewa lafiya...? Dakyar *Habeeb* yabude 'idanunsa da sukai jajir sannan yace inajin zazzabi ne yake son Kama ni, hararan shi🙄 *Harees* yayi tareda cewa Allah yasama zazzabi ne ya kamaka kaga kaima sai kaji abunda su" "Sofee sukaji mugu kawai, Cikin mamaki *Habeeb* yace kaima mugun zaka kirani..? yace "eh ankiraka mugun toh" idan ba mugu ba wanene zayayi irin wannan aikin, ka kama "yara kawai sai duka ka ke kamar ka samu jakai, tsaki *Habeeb* yayi tareda rufe idon yace shine harka kecewa Allah yasa zazzabi yakama ni...? yace "eh nace din, Toh" aishi ciwo daka ganshi yasan dakin kowa kuma an duke su din sai me..? *Harees* yace saiga shi nan Allah yasa ka masu, tsaki yasake yi tareda cewa kai! "yaran nan ma sun rainani wlhy, yace renin me sukai maka..? hararan shi yayi tareda cewa idan basun renani ba yaza'ayi sukira matar da zan aura banza, sannan nikuma sukirani mugu sai kuma ace karna hukunta su...? Ina ai ba zaiyyuba don haka KO" gobe sukai mun rashin kunya saina hukuntasu marasa kunya yara kawai ko'anfada masu ni din tsaran sune, *Harees* yace ai sun sannan kai ba tsaransu bane, sannan kuma aiba wai nace karka hukuntasu" bane, hukuncin da kayi masu"ne yayi yawa tsaki yayi tareda cewa muddun suka sake yi mun rashin kunya sainayi masu" hukuncin dayafi wannan. Yace saboda kana bakin mugu ko mlm nidai gyara nayi maka allura, yace bana so yace ai kuma baka isaba box din yabude yaciro allura yadai-daici gurin da'ake alluran yacira tareda kallon *Habeeb* din da idonshi ke rufe kamar ba'a ajikinsa ake tsira alluran har *Harees* yagama mashi alluran, amma KO" motsi *Habeeb* beyi ba, baki *Harees* yatabe tareda cewa toh" sarkin jarumai ai saika mulmula, idan kuma baka mulmula ba ni baruwana kafarka ce zatarike shikenan sai kazama gurgu *"Jana* tace" tafasa itakam bazata auri gurgu ba, yafadi tareda daukar dan akwanin yafita dasauri yana yimasa dariya, yayinda *Habeeb* yai sauri yasa hannu yana mulmula gurin😂tareda cewa toh" bakin mugu bakinka yasari danyan kashi😂. *Bayan kwana biyu* ******** Su *Sadeeya* sunji sauki daga zazzabin dukan da *Habeeb* yai masu, saida Abba da Hajiya sukai masa fada akan yasan irin dukan dazaya ringa yi masu idan sunyi masa laifi, bayan suma anyi masu fada wanda tun daga ranan suke bala'i tsoron shi musamman *Sadeeya,* dako ido suka hada sai taji gaba ta yafadi. ********* Ranan Jumma'a akasa amare da angwaye lallai dagari yawaye asabar aka daura aure, bayan "angama shagalin buki amare suka tare adakin mazajen su, inda *Harees* yasami Safeena cikakkiyar budurwa sabani yadda *Habeeb* sami *Jana* duk dacewa baita ba nasani wata 'ya mace basai ita hakan behana shigane cewa itadin ba cikakkiyar budurwa bace, Domin kuwa *Harees* yafada masa duk yadda cikakkiyar budurwa take, shi kuma duk bai ga hakan agurin *Jana* ba Wanda yayi mamaki hakan yayinda ranshi yabaci sosai, data fahimci cewa yagane bata kawo masa budurcin taba sai tafara yi masa kukan karya tana fadi yayi hakuri itama bada son ran ta haka yafaru ba wlhy fyade akai mata, jikinsa yai sanyi don haka sai ya lallashe ta tareda cemata ba komai, saidai kuma yarasa meyasa zuciyarshi bata yadda da cewa "eh fyade akai mata ba, hakan nan dai yai hakuri aka cigaba da harka. *Bayan sati uku* ******* Wanda cikin sati uku nan *Jana* ta fahimci *Habeeb* mutun ne mabukaci sosai, don haka sai tafara kokarin hana masa kanta Ranan wata Jumma'a bayan sun dawo masallaci sai *Habeeb* yashiga part din shi a matukar bukace ko" daya nemi *Jana* sai tace Ina ita sam ba zatayi yace haba *Jana* saboda me zaki ce haka..? tace saboda ita gaskiya ta gaji haka kawai sai yaita faman gurzanta kullun kamar kayan wanki, yace toh" aike matata ce dole idan bukatata ta taso nazo gurinki, tace toh" itadai tagaji ba zatayi ba yace haba *Jana* don Allah kiyi hakuri wlhy amatukar bukace nake, tace itafa gaskiya ba zatayi ba don haka ya kyale ta kawai Cikin tsanani bukata yace don Allah *Jana* kiyi hakuri ki taimaka mun wlhy jinake idan banyi ba mutuwa zanyi, tace toh" taji zata taimaka mashi amma da shiradi dasuri yace menene sharadin..? kauda Kai tayi daga barin kallon shi domin wani irin mugun kwarjini yai mata sannan tace saika biya kudi Cikin tsanani mamaki yace...? *_Jumma'atul-mubarak MASOYANA._* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:28 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 1⃣7⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ *Jana* kinji abinda kika fada kuwa..? ba tareda ta kalle shiba tace "eh ai kunnuwa na sune suka faraji sannan bakina yafada, Cikin tashin hankali yace yah ilahee *Jana* kina a matsayin matata ta sunna don zanyi tarayya dake saina biyaki kudi...? tace tabbas sai kabiya kudi domin wlhy bazan sake yadda ka cigaba da gurzana a banza ba, kusan sau uku fa kakeyi kullum don haka kawo kudi, tafadi tareda mika masa hannun still bata kalleshi ba, Cike da mamaki *Habeeb* yabi hannun ta da kallo, tace idan bazaka biya ba zan tashi da sauri kuma cikin tsanani bukata yace toh" naji nawa zan biya...? tace kawo dubu ashirin dasauri yaciro wallet acikin aljihun riganshi, yabude yazaro kudi akalla zasukai dubu hamsin, jikinsa sai rawa yake tsabar abunda yakeji har yafara kirgawa sai yaga kirgawar zata bata masa lokaci, don haka sai yamika mata kudin duka tareda cewa gashi, dasuri takarba tana washe baki tace yauwa *BB* na ko kaifa kasan tun ran da nafara ganinka nagane kai dan arzikine irin albarka, tafadi tana kokarn kirga kudin da sauri yace kibar idan mungama saiki kirga kudin tace toh" Bismillah. _Nikam nace ita kuma yar maciyata jikan fakirai ba😏, dafatan dai maikaratu bai mantaba har yanzu Cikin *TUNA BAYA* muke ba.....?_ ******* Sannu ahakali *Habeeb* yafahimci *Jana* rikakkiyar kazamace domin hatta da pants da brezias bata wankewa, Wanda baisan hakan ba sai ranan dayaga meyi masu wanki da guga yashan yasu atsakar gida, duk sai kunya yakama shi saboda duk Wanda yazo wucewa sai yagani, Rai bace yanufi part dinshi dasuri ta taso zata rungumeta shi yadakatar da'ita da hannun, domin alokacin tuni yafara *_DANA SANIN AUREN TA_* musamman daya gane itadin Maison abun duniya ne, gata kuma muguwar marowaciya domin yakula batason yana yima mutane alkhairi, inda yanuna mata itaba ta'isa tahana shi yin alkhairi ba, gashi tuni yagane itadin dankwalace kan nan nata bakomai ciki domin yasha yimata magana da turanci bataji balle ta'iya mayar masa sai kace bata taba shiga ajiba, hakama fanni karatun addinima komai bata iyaba, Cin bacin rai yace kar tasake saka pants da brezia Cikin kayan wanki, Sai tace toh" idan batasa su Cikin kayan wanki anwanke ba toh" yaza tayi dasu...? yace ta wanke dakanta mana, tace a ah itakam gaskiya bazata iya wankewa ba haka kawai zata wahalar da kanta bayan Allah ya hutar da'ita, Cikin bacin rai yace toh" muddun tasake sakasu Cikin kayan wanki sai ya bata mata rai, ganin yadda yayi mugun hada rai yasa tace toh" bazata sake sawa ba, don haka tundaga ranan bata sake sakawa ba saidai ta wanke abunta. Sannan *Jana* bata'iya girkiba ko kadan tun bayan da Hajiya tadaina kai masu abinci, sai tafara girka nata saida KO" kalluwa abinci baiyi balle yaciyu, don haka sai *Habeeb* yafara shiga part din Hajiya yanaci, dayaga zata fahimci wani abu sai yadaina zuwa yakoma shiga part din lnna, itama dayaga zata fahimci wani abu sai yadaina shiga, yakoma zuwa gidan *Harees* wanda shida matarshi Safeena zaman su lafiya lau, gashi ta'iya abinci ga tsabta bashi dawata matsala sabani *Habeeb* dayake da'ita dumu-dumu, kuma bayason kowa yasani don haka sai yadaina zuwa part din kowa, yakama zuwa gidan siyar da abinci yanaci sai kuma *Jana* tafara nuna kin yan'uwanshi, musamman *Safeena* da *Sadeeya*, Su kam jitake kamar tashafe su adoron kasa shiya sama basu cika shiga part din sosai ba, kuma tasan da cewa *Habeeb* din baya sakarwa su *Sadeeyar* fuska amma haka take nuna tsanarsu" afili, domin tafahimci sunada matukar matsayi azuciyar shi shiyasa takejin mugun haushin su. shikam tuni yaja mata burki inda yanuna mata cewa shifa yan'uwansa bai hadasu dakowa ba, don haka dole ta nutsu take dan jansu ajiki, sudama bawai sun damu da'ita bane kamar yadda suka damu da Safeena. Kuma tundaga ranan da *Jana* tace sai yabata kudi zaya kusan ceta, toh" shikenan duk lokaci da *Habeeb* zaya kusance ta sai yabata kudi, idan kuma bai bata ba bazata taba bashi kanta ba, tun abun yana damun *Habeeb* har yadaina damun shi, saidai kuma batada wani sauran daraja agurin shi, Shidai yana zaune da'itane don biyar bukatarsa shiyasa ya cigaba da biyanta kudi, yana kusantar ta domin shikam idan akwai abunda yatsana arayuwar sa toh" bai wuce *ZINA.* Sannan kuma idan takarbi kudin sai tayi duk yadda zatayi tafita dasunan zuwa Unguwa sai tayi, saidai kuma tana fita sai tanufi Unguwar su Ado taje tabashi kanta yayi yadda yakeso, sannan kuma tabashi kudin data karba gurin *Habeeb.* ******** A haka rayuwa tamika har *Jana* tasamu ciki Wanda kusan tare suka samu da Safeena, Saidai cikin *Jana* yariga Na Safeena, don haka itace tafara haihuwa inda tahaifi d'a naminji Wanda shi baiyi kama da *Habeeb* balle ita *Janar,* ranan sunan yaro yaci sunan mahaifinta mlm Sani, wanda itace tanemi asa sunan don haka sai suna kiran shi Junior, haka ta cigaba da reno Junior tareda taimakon wata tsohuwa da Hajiya tanemo mata domin ita tace bazataje gida wanka ba. ******* Watan Junior daya Safeena ta haifi 'yarta mace kyakkyawa me Kama da'ita, saidai kuma KO" minyi biyar batayi da haihuwar ba tace ga garin kunan😭tarasu tabar yar jaririya, Rasuwar data girgiza dukkan family musamman *Harees* da yafi kowa jin mutuwar, domin adan zaman dasukayi ta kyautata masa sosai, haka nan aka kaita gidanta tana gaskiya. Bayan sadakar uku sai akace *Jana* tadauki jaririyarta tacigaba da shayar da'ita yayinda *Jana* tatuma kasa tace Ina itakam sam bazata shayar da'ita ba, kona tama yatakare da shi ballena wasu" *Habeeb* bai nuna bacin ran sosai ba ko"dama shi ba'ason ran shiba *Janan* zata shayarda jaririyar ba, Saboda sam batada halin kwarai saidai yanda ta muna agaban mutane baiji dadi ba, shima *Harees* bawai yayi na'am da hakan bane shiyasa ma koda tace bazata shayarda jaririyar ba bai wani nuna damuwa ba, domin shima halayyar *Janan* bai masa ba, don haka sai kawai lnna Hafsatu ta dauke da a ka cigaba da bata madara. *Ranan suna* ******* "Diyar da Safeena ta bari tayi taci sunan mahaifiyarta sai su *Sadeeya* suna kiranta little Feena tayi bulbul abun fiyeda yaron dayake shan nonon uwa, ahaka rayuwa tamike har *Jana* tasake haihuwa tahaifi ya mace kyakkyawa me kamada *Habeeb* sak inda taci sunan Hajiya wato Rabi'atu, sai suna kiranta lili mama, kuma har wannan lokaci *Jana* bata chanja komai daga halinta ba saima abunda yakaru, duk boyewar da *Habeeb* yake don kar afahimci zaman dasuke da *Jana*, narashin iya girki da kuma kyautata masa saida Hajiya tagane domin tuni yagaji da cin abincin saye yakoma zuwa cigurin Hajiya. kawaye ko nabanza duk *Jana* ta tarasu don ma *Habeeb* yana mugun jamata burki, itama kuma duk iskancinta tana tsoronshi, yawan kyatar dasu *Habeeb* keyi tareda taimakon jama'a yasa arzikisu yake ta cigaba, inda Abba ya gina wani katafaran asibiti don haka sai *Habeeb* yacigaba da kulada kamfani, shi kuma *Harees* yake kula da asibitin wanda gashi dai private ne, Amma haka talakawa damasu kudi ke rubibbin zuwa saboda yana dauke da kwararrun likitoci, kuma akan kudi kalilan ake treatment din mutun. Alokacin sun *Sadeeya* da *Safeeya* sun zama cikakkun yan mata masu tsanani kyau da tsafta tareda nutsuwa uwa uba ladabi da biyayya, alokacin shekarusu goma sha hudu suna SS 2 domin kwazonsu da girma su yasa akai masu Jumping, sun sauke al'qur'ani mai girma bayan litattafai da dama dasuka haddace, suna kuma daukar hadda gurin Baffa, sannan sun iya girki sosai dagana gargajiya harna zamani, wanda Hajiya da lnna dasu Adda Mamu sun koya masu, sai na larabawa dana turawa shikam a t.v suka koya saboda tsabar rigima iri tasu haka suke komai tare gwanin sha'awa, Wata rana su kwana part din lnna wata rana kumasu kwana part din Hajiya. Ranan wata alhamis suka gama jarabawar shiga SS3 direba beko gama parking ba, *Sadeeya* tabude mota tafito da gudu tanufi part din su *Safeeya* saboda fitsari da yamatse ta, alokacin shekaransu sha biyar-biyar, bayan direba yagama yin parking sai *Safeeya* tafito tanayi mata dariya hannun ta dauke da jakarta tareda na *Sadeeya* tabi bayan *Sadeeyar* zuwa cikin gida. Da gudu tawuce Hajiya dake zaune a falon tacewa sannun da gida Hajiyarmu cikin murmushi tace yauwa hali dubu na an dawo, tace "eh tana hawa bene dasauri, Hajiya tace ah! ya haka kuma hali dubu na bana hana shigowa da gudu ba..?, tace yi hakuri Hajiyarmu fitsarine yamatseni shiyasa, tace toh" ayi ahankali lokaci tuni tashige. shikam *Habeeb* baki yatabe kasan cewar yashiga suna magana da Hajiya, salati tareda ihu sukaji *Sadeeya* ta nayi ai dasauri Hajiya da *Habeeb* suka mike suka nufi saman dai-dai lokacin da *Safeeya* tashiga dasauri itama tarufa masu baya, Dukkansu suka shiga cikin dakin har da *Habeeb* yayinda ihun *Sadeeya* ke sake ka ruwa yake, cikin tashin hankali Hajiya tanufi toilet din dasauri *Safeeya* zata bita cikin tsanani bugawar zuciya *Habeeb* yadaka mata tsawa tareda watsa mata harara yace baki da hankali ne...? tsayawa tayi jikinta sai rawa yake zuciyarta cikeda tsoro tareda zullumin abunda yasami *Sadeeya*, shikam *Habeeb* kirjinsa ne yacigaba da bugawa ga wani irin tsoro daya darsu acikin zuciyarshi, Hajiya nashiga toilet *Sadeeya* tayi sauri ta rungumeta jikinta sai rawa yake cikin kuka tareda tsantsan tashin hankali tace...? Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:28 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 1⃣8⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Wayyo Hajiyarmu nashiga uku yau zan mutu, cikin tashin hankali Hajiya tadago da kanta daga kafad'arta tare da cewa subhalallahi!, kul! nasa kejin kince kin shiga uku nan sannan, kuma dama ai kullunafseen za'ekatul'mauttt! duk kan rai sai tad'and'ani d'acin mutuwa kinsan da haka ko...?, ciki kuka ta gyada Kai alamar "eh yayinda jikinta ke tafaman rawa, tace yauwa hali dubuna toh"kinutsu ki fadamun menene yafaru...? Cikin rawar baki tace umh-umh! Hajiyarmu fitsarin *JINI* nayi kingani KO" tafadi tareda nuna mata gurin da tayi fitsirin, shuru Hajiya tayi tareda tsurawa gurin ido can kuma sai tayi ajiyar zuciya, tareda d'aga Kai ta kalli *Sadeeya* sai kuma tayi murmushi wanda yaba *Sadeeyar* tsoro, Sannan tace Kai hali dubu Na shine duk kika tada hankali kin Dana mu..? Cikin tsanani kuka tareda tsoro tace wayyo Hajiyarmu tunda nake ban taba fitsarin jini bafa sai yau, kingan shifa tafadi tareda sake nuna mata, kinga ko aidole natada hankali na, Cikin kwantar da hankali Hajiya tace toh" kwantar da hankalin hali dubu na wannan nan din "aiba wani abun damuwa bane, idon *Sadeeya* ta zaro cike da tsoro sai kuma ta shagwabe fuska da tuni tasharbe da hawaye, tace fitsarin jinifa Hajiyarmu...dariya Hajiya tayi tace ba fitsarin jini bane, da sauri tace toh" Hajiyarmu menene...? Daure fuska Hajiya tayi alamar ba wasa sannan tace al'adarmuce ta mata wato haila, wadda duk macen data farayin shi taje tana wasa da maza shikenan saita samu ciki, Cikin tsanani tsoro tace Hajiya aimu bamuyin wasa da maza. Tace yauwa haka nakeso don haka kiyi shuru kidaina kukun nan haka kinji KO...? tace toh", dariya Hajiya tayi tace Masha'allah 'yata tagirma Allah ka tsaremun ita daga sharrin mutun da aljani, murmushi tayi yayinda taji wani irin kunya yarufe saboda shirmen datayi, don haka dasauri tafada kafadar Hajiya cike da jin kunya domin itakam ta manta dawani abu da mata keyi waishi haila, dariya Hajiya tayi tareda cewa hali dubuna kenan nan dai tagwada mata yadda zatayi, tareda sake yi mata gargadin karta kuskura takula maza sannan tafito daga toilet din. Shikam *Habeeb* tun lokacin da yaji Hajiya tace haila ce tana gama fada mata yafita daga dikin saidai yarasa meyasa kirjinshi yake bugawa, afili yace yanzu har ta'isa fara mensturation...? Sai kuma yace _yesss! she started because she have fifteen years_("eh zata iya farawa tunda takai shekara sha shidda), sai kuma ya tabe baki yayinda yake lafiya ahankali har yafita daga part din yanufi part dinshi. don haka koda Hajiya tafito bata ganshi ba saidai *Safeeya* dake tube school uniform tanama *Sadeeya* dariya, shirmen data kwab'a afili tace Kai! Sweet *Deeya* saikace ba'ayi mana bayanin komai a islamiyya ba, ganin Hajiya yasa tadaina dariyan tareda yin shuru. yayinda Hajiya tace Ina "Hamman din naku...?.tace hmm! yatafi bayan yagama dokamun tsawa da harara kuma fa ban masa komai ba, daga kawai zanbiki toilet naga meya samu sweet *Deeya* take kuka shine fakawai ya hanani ta karashe fadi da turo baki, murmushi Hajiya tayi tareda cewa toh" ai gara daya hanaki tunda baki jin magana ashe bana hanaku shiga toilet tare ba..? tace "eh toh" aimun daina dama danaji tana ta ihu ne sai tsoro yakamani, nayi zaton kotaje kashi ne tafada Cikin masai ta karashe fadi dayin dariya😂. itama Hajiyar batasan lokacin da dariyar takufce mataba tace kai yaran nan Allah dai yashir yaku da wannan shirmen naku, zata fita sai *Safeeya* tayi sauri tace au! Hamman *Habeeb* yace" zaya shigo anjima tace Allah yakaimu sannan tafita. Wani abun mamaki kuma shine aran da yamma itama *Safeeya* taga nata period din, nan dai Hajiya taha dasu tai tayi masu huduba mai tsoratarwa gameda period din itama lnna tayi masu nata, ****** washegari Jumma'a da misalin karfe 7:20Am *Sadeeya* tafito daga part dinsu tana sanye da school uniform, hannun ta rikeda wani littafi zata shiga part dinsu *Safeeya* saiga *Habeeb* shima zaya shiga yana rungume da lili mama aka fadarsa, yana ganin ta yafara ke!an dubu tayi banza dashi tashige abunta, kuta yayi tareda cewa Zaki sani idan na shigo afalon kasa ya'iskesu suna rataya jakar makaranta dama ita *Safeeya* kejira yayinda Hajiya take sallamar su, gaida Hajiya yayi tareda mika mata lili Mama, sannan yajuya ya harari su dasauri *Safeeya* tace Ina kwana bai amsaba saidai yasake watsa ma *Sadeeya* harara, wanda yasa taji gaban ta yasake fadiwa don hakan tayi saurin ce masa ina kwana tareda turo baki, domin tasan sai yaimata zalu, aikam bata ko rufe baki ba yamika dogon hannun shi yarantaba mata lafiyayyan rankwashi, Wanda yasa tasaki kara acikin shagwaba tace Hajiyarmu kingan shiko..? tace toh" Allah yaida regari ya waye nidai don Allah daga yau kar kasake dukan mun yara domin yarana sun girma ka, baice komai ba yanufi dakin Abba saidai tundaga Rana ya share su domin shima yana gani idan yacigaba da meye masu zasu rainashi, yayinda *Sadeeya* tace" tunda Hajiya tace karya sake duk kansu toh" saita rama zalu dayayi tai masu. *****""""******** Yawan nasiyar da Baffa yakema *Jana* akan yawar fitar da takeyi ba'akan ka'ida ba wanda tuni Baffan ya fahimci cewa *Habeeb* din baida masaniya, shiyasa yake mata nasiya inda yake fada" mata cewa fitarnan fa Da takeyi ba tareda mijinta yasani ba haramun ne kuma tana daukarwa kanta zunubi megirma yayinda take kwasarwa iyayenta tsiniwa tareda la'anta, hakan dayake fada matane yasa tadauki tsanar duniya tadora akan Baffan inda takeji kamar ta kashe shi, tasha auna yimasa rashin mutunci amma kuma saita kasa, saboda Mugun kwarjini yake mata saidai kullum tafurta zatayi maganin sa. ******** Shikam *Harees* tun Bayan rasuwar Safeena bai sake tunanin yin wani auren ba, haka zalika su Baffa ma basu matsama saba gani yadda mutuwar ta taba shi sosai, don haka sai kawai yacigaba da aikinsa yayinda yadauki son duniya yadora akan little feena, Wanda kusan kullum yana kan hanyar zuwa ganinta shi da mutanan sa *Safeeya* Da *Sadeeya,* Domin suma suna matukar son little feena, don haka kusan kullum tareda suke zuwa ganin ta, kasan cewa suna matukar shiri sosai da *Harees* dama shi yana sakar masu fuska, sabani *Habeeb* da'ake yawan daure fuska domin yasha fadawa, *Harees* cewa wayan nan yaran yanda kansu kerawa idan ana sakar masu fuska sai su rainai mutun shiyasa baya sakar masu fuska, yayinda suke yawan fada *Sadeeya* saboda ke! dakuma an dubu dayake kiranta ita kuma bata so shiyasa suke fada itakuma Hajiya tai tashari'a. ********* Haka rayuwa ta mika aban garen *Jana* babu abunda ta chanja daga halinta yawo kam ba'a magana musamman da *Habeeb* yasiya mata mota, wanda saida Abba da Hajiya sukasa baki" tukun, Sannan gata batasan yadda zata kyara yara ba saidai komai tasa me aiki tayi don haka rabin raino yaran duk *Safeeya* da *Sadeeya* suka yishi, *Habeeb* yayi fada akan abubuwan datake har yagaji amma a banza, ahaka harta yaye lili Mama, ranan data yayeta yadauke taya kaiwa Hajiya yace"yabata *KYAUTA*, domin yanasan tasamu tarbiyya me kyau saboda yana tsanani son lili maman fiyeda Junior shiyasa ba yasan ta sauki munanan halin Uwata, yayinda *Jana* tace ita sam saidai abar mata yarta domin itama lili Mama tashiga ranta sosai don haka batajin zata'iya rabuwa da'ita, shi kuma *Habeeb* yace" bata'isa ba Hajiya tace" ta kwantar da hankalin ta idan lili maman ta manta da nono za'a dawo mata da'ita. haka akayi bayan wani lokaci sai aka matar mata da yarta saidai kullum part din Hajiya take wuni, shiyasa tayi saboda su *Sadeeya* sosai, ahakadai harsu *Sadeeya* suka shiga ss3. Lokacin da *Hafeez* yadawo daga misira kasan cewa tun daya gama secondary yatafi karatu can Bayan yadawo ne sai shima yafara aiki a company kasan cewa shi me kazo. ******* "A lokacin da zabe yagabato sai manyan yan siyasa sukayi meeting cewa bai kamata su sake goyama senator A B Talha baya yayi tazararce ba, tunda baimasu komai ba don haka sabon candidate zasu tsayar haka ko akayi inda suka tsayar da *Habeeb,* domin suna da tabbacin zayayi masu adalci kamar mahaifinsa su, da lokaci yazo akai primary elections *Habeeb* yabuge abokin takaranshi yanzu haka general election akejiya yazo akafta, Yayinda su kuma su *Sadeeya* zasu fara rubuta jarabawar su tafita ranan Monday wannan kenan. *_Cigaba Labarin_* *_wanda yanzu za'a fara don haka_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart ce🌹 [7/2, 11:28 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 1⃣9⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* *_WANNAN page_* *_nakune_* *_MASOYANA_* *_nagode kwarai_* *_da irin KAUNAR KU agareni,_* *_inayiku kwarai dagaske Allah yabar zumunci tareda kauna mai d'orewa, don haka wannan page KYAUTA NE agareku kuyi yadda kukeso dashi nagode_* *_Love yours with all_* 😘 *_my heart❤ irin over din nan fah_*😀. ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Cigaba Aunty *Deeya* Aunty *Feeya* shine abinda lili Mama take fadi harta haye bene nan, dasauri ta tura kofar daki abun sha'awa bakinta dauke da sallama, dai-dai lokacin da *Sadeeya* tanufo kofar suka hade ta amsa sallamar sannan da sauri tada gata lili maman suna kyalkyala dariya, kiss tayi mata akumatu tareda cewa I miss u lilin Daddy itama kiss din tayi mata Cikin gwaranci hausar ta, tace mici u chuuuu Aunty *Deeya,* tace ina "Junior...? tace chuntafi challa chida "Daddy na da "ankal chine Daddy na yace" nazo muni challa taye, dariya *Sadeeya* tayi saboda yadda lili Maman keta tabka gwarancin tace toh" lilin Daddy mutafi toilet muyi alwala sai muzo muyi sallah KO"? Kai ta gyada, har zasu nufi toilet sai lilin tace lah! Aunty *Deeya* bakince accin malance(yamma) bachau ba?... tace "eh babu kyau, tace toh" kalli Aunty *Feeya* tana em accin malance, dariya *Sadeeya* tayi tareda cewa oh! my lili na manta ne toh" zomuje mutada ita sai tayi sallah ko?..tace "eh tace yauwa my lili toh" sauka, tasauka tareda hauwa saman gadon da sauri tana dariya gurin kafar *Safeeya* taje tayaye bargon, yayinda itakuma *Sadeeya* taje ta gurin kanta tareda kallon lilin tace oya mufara alokacin guda naga sun fara, tafiyar tsutsa lili takeyi mata kafa yayinda ita kuma *Sadeeya* take Shafa lallausan kashin kanta, _kasan cewar hakasu ke tashin junansu barci._ ahankali take Jan kafarta can kuma saita bude ido ahankali tazuba su akan, *Sadeeya* daketa faman yimata murmushi, cikin sanyin murya tace lokacin sallah yayi, yayinda lilin ta haye jikinta tana dariya, da sauri *Safeeya* tace auchhh! lilin Daddy zaki karayani kufa kinga bani da lafiya ta kareshe fadi cike da shagwaba, dariya lilin tayi tareda cewa "e akuyi Aunty *Feeya* yajiki kinji chauki...? murmushi tayi tace naji sauki, tace toh"ki tachi muyi callah, ahankali ta tashi suka nufi toilet. ********** Saida akayi sallar isha'a sannan su *Habeeb* suka fito daga masallaci shi dasu Baffa, Bayan sun gaisa da Baffan sai yaja hannun Junior suka nufi part dinsu, yayin da suma su Baffa suka nufi part dinsu shida *Hafeez* suna tafe suna fira gwanin sha'awa har suka'isa, da sallama suka shiga falon lnna ta amsa tana ninke dadduma alamar itama sallar ta'idar, Cikin shagwaba *Hafeez* yace lnna ta nadawo tace sannu *Hafeezeena* kadawo lafiya dafatan ka barosu" addan naku da yaranta lafiya, sannan Ina su" lili Mama...? yace su addasu na lafiya su lili kuma suna can part din Hajiyarmu tace toh" masha'allah yace lnna ta saidai nikam nagaji kuma inajin yiwa, murmushi tayi tace sannu *Hafeezee* na bari nakawo maku abinci idan kaci sai kaje kai wanka ka kwanta ka hutu ko..? yace yauwa lnna ta Allah yabar mun ke da Baffa na, Murmushi Baffa yayi tareda zama akan kafet yana cewa *Hafeezu* kenan ai duniyar nan dakake gani bama tabbata bace, lnna tace kwarai kuwa Baffa yace toh" amma sun Kullum dai maganar su kenan shida *"KYAUTA* Allah yabar masu mu toh" shikuma Allah baya bari wani don wani, yace toh" Baffa Allah yaja kwana, yace hmm! *Hafeezu* kenan kaidai kawa kace Allah yanufa muga Auren ka yace toh" ameen Baffa na lnna tace gaskiya kam toh" ameen dai-dai lokacin da tashiga kichin. Can saiga ta tafito dauke da babban faranti da kula da filat akai dasauri *Hafeez* yakarbi farantin ya'ajiye tareda cewa sannu lnna ta tace yauwa sannu, abinci tabude tuwan shinkafa miyar kubewa danye kamshi man shanu sai tashi yake, ahankali take ciro tuwan aleda tanasa masu kan filet, can sai *Hafeez* yace lnna ta yau naga Hajiyarmu kamar tana cikin damuwa, Tace ashsha, dai-dai lokacin data da ta tura masu abincin gabansu tareda cewa Bismillah, sannan tashi tanufi fridge tadauko jug tareda cups guda biyu tan cewa to" ko meyake damun Hajiyar...? yace bansani ba domin na tambaye ta tace"mun ba komai, saidai nasan tace" Mun hakane kawai saboda kar na dameta da tambaya, amma tabbas akwai abunda ke damunta, bayan tazuba masu sobo sannan tace toh" Insha'allah gobe da safe zan shiga naji kome kefa ruwa, yace toh" Allah yakaimu dai-dai lokacin da suka faracin abinci shi da Baffa wanda da'alama sun saba ci tare. ********** Washegari asabar tunda karfe 7:00Am su *Sadeeya* ka shirya suka nufi dama haka sukeyi sai su dawo karfe 9:00Am, sannan su shiga part din da basu kwana ba su gaida su, kasan cewar yau partdin Hajiya suka kwana don haka suna dawowa daga islamiyya suka nufi part din lnna, Bayan sun gaida lnna da Baffa da *Hafees* sai kawai suka shiga dakinsu suka haye gado sai bacci. Da misalin karfe 11:00Am wata hadaddiyar mota naga tashiga harabar gidan, Bayan an kashe motar sannan aka fito wani dogon saurayi nagi kwankan tarwada kyakkyawa dashi dan kimanin shekara talatin da shidda zuwa da bakwai, yana sanye da farin suit kallo daya zakai masa kagane cikakken dan boko ne da hutu dajin dadi sun ratsa jikinsa, kai! bari dai na tsaya kafin me karatu yakosa dason sanin kowane, toh" bakowa bane illah Dr *Harees* Al-mustafa😀 Cikin nutsuwa yake taku part dinsu Safeeya yanufa, Da sallama yashiga Hajiya dake zaune a falon kasa ta amsa, tsugun'nawa yayi ciki girma ma waya gaida ita fuskarta sake ta'amsa tana tambayar su "Hajiya yace suna lafiya, can sai yace Hajiyarmu su Queen beauty na cikine..? tace "a ah suna part din lnnarsu iskesu can, yace toh" tareda yimata sallama yafita. part din *Habeeb* yanufa kwance take shirif kamar kayan wanki kanta ba dankwali tana sanye da riga doguwa me hannun shimi wadda ta cika ta dam, A gaskiya kibar ta yimata yawa sosai har yasa kar mata muni, *Jana* kenan ta *Habeeb* bada kanki asare kije gida ki ce ma *Habeeb* yafadi😜, Sai faman sallama *Harees* yake tayi tanaji amma tayi shuru sai faman daddan na waya take, daya gaji kawai saya shiga kallonta yayi tareda kauda kai sai kuma yatabe baki yace haba *Jana* bakiji sallamar dana ke tayi bane..? wani uban tsaki taja tareda watsa masa harara tace toh" idan naji saiya zama dole saina amsa..? yace "eh toh" a matsayin ki na musulma ya zama dole ki amsa, tace toh" ban amsa din ba, murmushi yayi tareda cewa toh" ba damuwa dama 'aiba wai kinsa ba amsawa bane, au dama kasan da haka shine ka tsaya jiran saina amsa, yace kinga bashi nazo yi ba yanzu dai fadamun dan'uwana yana ciki...? wani dariyar tayi me cike da reni wayo tace bansa niba kai kaji, wai dan'uwashi koma meye hadin kifi da kaska Oho! kaga mlm idan zaka jeka nemi dan'uwa kaje ka neme shi can, amma banan ba domin dai mijina ba dan'uwan ka bane ehee!, yace Allah ko...? tace kwarai yace haka ne saidai kuma dadin abun koda akaga zabuwa dazanta akagan ta, ma'ana koda kika ganmu tareki ka gan'mu don haka kuma baki'isa Kira bamu ba kinji, cikin masifa tace ban dai ga dama ba wlhy, yace aitunda baki ganta tun farko ba toh" ko yanzu bazaki taba ganin taba har'abada, dai-dai lokacin da *Habeeb* yabudo labule sanye yake da jallabiyya fara kallo daya zakai masa ka fahimci daga bacci yatashi, da'alama hayaniyar su ce ta ta dashi sannan ga duk kam alama ransa bace yake, ido suka hada da *Harees* yasaki labulen yakoma ciki yayinda *Harees* yabi bayan *Habeeb* din yana zabgama *Jana* harara, itama hararan tabi shi dashi har tana hadawa da cewa banza kawai maye😛. Dan karamin falone me kyan gaske babu wani tarkace yana dauke ne daga t.v bago sai set din kushin, can gefe kuma tebur ne guda biyu kowa ne dauke da computer, sai agogon bango shikenan. Zama sukayi suna fuskantar juna yayinda *Habeeb* ya watsama *Harees* wani irin kallo Cikin tsanani bacin ran yace"...? *_Don Allah kuyi hakuri da rashin ganin posting din akan lokacin munyi buki yar'uwa ta ne._* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:28 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 2⃣0⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Wai nayi maka katanga da gida na ne..? Murmushi *Harees* yayi tareda girgiza Kai alamar "a ah, *Habeeb* yace toh" meyasa kake mun haka ne eye...? Dariya *Harees* yayi tareda cewa yi hakuri nabari, tsaki *Habeeb* yayi tareda cewa dalla mlm aiba ba tun yau kake fadin ka bari ba amma baka bari din ba, so ni nagaji da jin haka don haka saika cigaba da yi saidai bazan fasa gaya maka ba, tabbas kanada aiki idan har sai kajira *"Jana* ta amsa maka sallama sannan zaka ringa shigowa, murmushi yayi yace insha'allahu daga yau nabari Cikin bacin ran yace "a ah kar kabari kaji, saidai fa kasani wlhy kwanan nan zanyi maku bura'uba daga Kai har "ita domin kuna shiga hakki na baiyuwa sai Ina Cikin bacci na ku dameni da shegen surutun iskanci, ya karashe fadi tareda jan tsaki, shikam *Harees* dariya yake sosai yayinda *Habeeb* keta hararan shi yace "OK cigaba dayin dariya ka gani idan ban dauki mataki akan iskancin da kukeyi mun ba, kuma ka sani sarai zan'iya dauka KO..? Cikin dariya *Harees* yace tabbas nasan zaka iya yanzu dai kayi hakuri nayi maka alkawarin, bazan sake biyewa *Jana* ba musamman a iri wannan lokacin dake baccin ka me cikeda daddadan mafarkinnn.. Da sauri *Habeeb* yace mafarkin wa...? *Harees* yana dariya yace ummmmh...kodai abar kaza cikin gashita kawai, tsaki *Habeeb* yayi tareda cewa kaidai kasani, *Harees* yace kaima kasani. Yanzu dai ba wannan nan ba yakake ya kuma gajiyar kamfen..? yace lafiya gajiya kam akwaita sai kuma na yau da gobe, yace yau da goben ina za'aje...? yace yau liman katagun da kafin liman zamuje, gobe sai muje huturu da gudun fulani dama su sukayi saura, yace "OK toh" Allah yabamu nasara yace ameen, saidai yau ma bazan samu zuwa ba saida gobe insha'allahu, dasauri yace jiya mafa bakaje ba yauma kuma bazaka jeba to" Ina zakaje...? yace yi hakuri kasan jiya munyi tiyata dayawa shiyasa, yau kuma zankai mutane na Shopping ne kasan jiya bamu samu zuwa ba saboda me Daraja ta batada lafiya, toh" shine Zan kaisu yanzu so kozaka rakamu...? ya karashe fadi cike da zolaya, hararan shi *Habeeb* yayi tareda tashi yana cewa kasan aina saba rakaku so dole kafadi haka, kaga mlm ni zan shiga nayi wanka kafin mutane sunyi yawa domin najiyo hayaniya alamar sun fara taruwa so sai mun hadu anjima, mikewa shima *Harees* din yayi yana cewa "OK sai kun dawo *Habeeb* yace "ok tareda shiga daki, shi kuma *Harees* yafita. *Jana* tana nan inda take don haka KO" kallon inda take *Harees* baiyi ba yafita, saidai itace tabi bayan shi da harara tareda cewa maye kawai to" umma ta gaida ashsha, Koda *Harees* yafita! ya'iske mutane harsun fara taruwa a harabar gidan part din su *Sadeeya* yanufa. ********** Yan biyu kam sai misalin karfe 10:30am suka tashi brush su kayi sannan suka karya kumallo, bayan sun gama su kayi wanka suka shirya cikin wata haddiyar doguwar rigar material, marrow color sai aka man na mata black din flowers awuyan rigan da kuma hannu rigan sai sukayi rolling da bakin gyale, kasan cewar su farare sai shirin yaima su kyau zasu fito kenan, sai su kaji sallama *Harees* zaya shiga dakin. jin muryar shiyasa *Feeya* tayi saurin boyewa akuryar gado, domin wani irin kunyar shi takeji musamman ma yanzu dayake kiranta me Darajar shi, *Deeya* Ce ta amsa sallama tana cewa Hamman *Harees* ina kwana.. yace lafiya Queen of beauty, kun tashi lafiya..? tace lafiya qalau yace masha'allah toh" kun shirya kenan ko...? tace "eh, yace "ok amma ina me Daraja ta..yafadi yana duban dakin, Cikin kun she dariya *Deeya* ta muna masa rigar *Feeya* da tafito gurin saurin boye wa, Cikin zola kuma tace Hamman *Harees* ai my sweet *Feeya* tace mutafi kawai wai yau ba zata jeba, yace au haka tace"...? tace "eh yace "OK to ke mutafi kawai sai mufara zuwa gidan su "Mamu da gidan "Rahma sannan gidan "zakiyya, sai kuma yace kai!..amma yau zamu sha yawo har da gidan su little feena fa zamu, tace yauwa Hamman *Harees* toh" mutafi yace "OK, Da sauri *Feeya* tafito tana cewa kai! my sweet *Feeya* yaushe na fadi haka..? dariya sukayi gaba daya, ahankali *Harees* ya matsa kusada ita cikin sanyi murya yace toh" amma ai kince ba zakije bako...? cike da shagwaba tace "a ah nifa bance ba tafadi, tareda hararan *Deeya* dakeyi mata gwalo, Yace hmm! wato kwalliyar ce bakiso nagani ko...? kanta yana kasa batace kamai ba saidai wasa da yatsunta datake tana murmushi, cikin rada yace toh" yajiki..? batareda ta kallo shiba tace naji sauki, yace nima naji sauki dariya tayi still bata kalleshi ba murmushi yayi tareda cewa kinfayi kyau sosai me Daraja ta, bari muyi selfee da sauri ta daga kai aikam tuni ya kashe ta da hoto, dariya sukayi dukkan su sannan yace oyo mutafin ku suka bishi abaya yayinda *Feeya* take cewa *Deeya* keko...? aizan rama sukai ma lnna sallama tace masu sai sun dawo itama zata shiga gurin Hajiya sannan suka fita. Motoci da mashina da Mutane ne cike aharabar gidan 'yan zuwa kamfe, wanda cikin lokaci kankani suka cika gurin, dakyar su *Sadeeya* suka ra'ba sukafi ta daga gidan saka makon mutane dake tafaman kai gaisuwa sukeyi gurin *Harees*. *Habeeb* kam cikin lokaci kankani yai wanka yashirya yafito cikin wani ratsetsen yadi dark bulu me shara-shara domin har anagani farar vest din shi, saiya saka hula meratsin fari da bulu kasan cewar aikin rigar ma an ratsashi da farin zare sai yasa farin takalmi, gaskiya dressing din yayi masa kyau sosai, Sai faman kamshi turaruka yake, wayoyin sa da wallet yakwasa dake saman durowar gefen gado tareda key motar da zaya shiga, cikin sauri yafita daga dakin. jin takun tafiyar sa tareda kamshin turaran shi sune su kasa *Jana* sauri tashi tsaye tayi tana jiran fitowar sa, da saurin ta tari gaban shi cak! yatsaya tareda watsa mata wani irin kallon dayasa taja baya dasauri, yace lafiya zaki tare mun hanya bakiji mutane awaje suna jirana bane...? tace dama zanje gidansu Shafa ne, tsaki yayi tareda kallon ta sama da kasa, yace toh" ban yadda ba idan kuma har kika fita ba da izinina ba kamar yanda ki kasaba toh"keda Allah, sannan yabi ta gefenta yafita abun shi Cikin takun kasaita. Mutane naganin fito warshi suka taso Cikin sakin fuska ya tare su da gaisuwa yayinda direban sa yakarbi key yabude masa tashiga, cikin kankani lokaci muten suka shiga motoci masu mashin suma suka hau dama tuni me gadi ya bude masu kofa sukayi tafita har suka gama sannan ya mai da kofa yarfe. Itakam *Jana* *Habeeb* yana fita tasaki Dariya tareda cewa hmm! BB smart kenan aidole yau saina dangana kaina da Ado idan ba haka ba gaskiya akwai matsala _*Nikam nace toh"Allah Kai mana tsari da matsala kowa ce iri ce ameen*_ Sannan ta hayewa sama dakyar ma take taka matakalar tana sakin nishi. ***** Saida lnna ta tabbatar mutane sun watse aharabar gidan sannan tafito tashiga part din Hajiya, sai faman sallama lnna keta zubawa amma shuru ba amsa, hakan ne yasa tashiga, mamaki ne yakama lnna ganin Hajiya zaune amma bata amsa sallamar ba, zama lnna tayi kusada ita tareda ta bata tace Hajiyar su *KYAUTA* lafiya...? Ajiyar zuciya tayi tace hmm! lafiya qalau lnnan *Hafeez* yaushe kika shigo..? lnna tace a ah babu lafiya kam tunda ina tayin sallama baki amsa ba, tabbas *Hafeezee* na yafadi gaskiya da yace" kina cikin damuwa shin meke faru wane..? Murmushi Hajiya tayi tareda cewa Kai! Inna *"Hafeez* bakomai kawai dai shirmen *Hafeez* ne, lnna tace "a ah Hajiyar su *KYAUTA* *Hafeezee* na baiyi shirme ba, domin kuwa alamunki yanu na kina Cikin damuwa don haka idan har zan'iya sani toh" ki fadamun kila inada shawarar dazan baki. Hajiya tace hmm! dama dai ba komai bane yakeda muna illa irin abubuwan dasuke ta *FARUWA* tsakanin "Hamman su *"Sadeeya* da matar shi abun yanada muna sosai, Inna tace tabbas nima abun yanada muna, saidai ba damuwa ce abunda yaka mata murin gayi ba, addu'a ita ce" mafita, shikuma *"Habeebu* ya cigaba da yin hakuri ita kuma Murjanatu" nasiha za'a cigaba da yimata tareda muna mata abubuwan daya kamata taringa yiwa mijinta, wanda tasan su sarai amma kuma lalaci Da son *Zuciya* sun hana ta aikata wa, Hajiya tace tabbas kuwa sune suka hana ta aikata wa, dai-dai lokacin da su kajiyo karar jiniya lnna tace Alhamdulillahi yau su Alh sun dawo dawuri, Hajiya tace "eh dama yace sanmako zasuyo tace Allah sarki gashi ko har sun iso, tace "eh fa. lnna tace toh" Hajiya abunda za'ayi kenan,tace toh"Allah yasa adace tace ameen. dai-dai lokacin Abba yashiga falon da sallama suka lnna ta gaidashi tareda mikewa tayi ma Hajiya sallama tafita. Cikin son nan da ake cewa baya tsufa saidai masoyan ta su tsufa, Hajiya da Abba suka hada ido sukayi ma juna lallausan murmushi tace sannu da dawowa, yace yauwa tareda Kama hannun ta kamar yadda yasa ba suka nufi dakin shi cikin sanyin murya yace ya' akayi ne Hajiyarmu naga damuwa afuskar ki muje ki fadamun menene yafaru, dai-dai lokacin da su kashi ga dakin ta taimaka mashi ya cire babbar rigar shi, hannun ta Yakama suka zauna a gefe gado yace fadamun mene damuwar...? tace kahuta mana tukun, yace aihutun ba zayayi dadi ba tun da ki na cikin damuwa, Murmushi tayi tace aiba wata damuwa bace dama dai akan abunda keta faruwa ne tsakanin Hamman yaran nan da matar shi, murmushi yayi yace toh" bana ce ki ringa yi masu addu'a ba...? tace Ina yi amma abun ne yafara da muna sosai, yace karki damu da hakan kedai kawai ki cigaba dayi mashi addu'a komai zaiyi dai-dai ne insha'allahu, saidai nasha fada maki auren Na" ALLAH da "Murjanatu kaddara Ne wanda yaka mata kigane hakan, kuma shi duk abunda kikaji ankira kaddara, toh" ana nufin jarabta wace duk wanda Allah ya jarabceshi da'ita tofa bashi da ikon yayema kashi harsai ubangiji ya yaye masa ita, koba haka bane..? Ajiyar zuciya tayi tareda cewa hakane toh"Allah yaye masa yace ameen tareda tashi yana cewa Zoki hada mun ruwan wanka, tace toh" Amma dai yanzu lokaci yayi da ya kamata a bashi matar shi ko...?, dasauri yajuwo ya kalle ta Cikin tsanani mamaki yace...? _Kut! 😳 dama ashe *Habeeb* yanada wata matar ,amma yake cin kwakwa agurin *Jana*_,tab! 🤔 _nasan dai me karatu zaya ce toh" wacece wannan matar KO"...? 😀 toh."_ Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:46 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 2⃣1⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Me ki kace"?..tace nace ne yanzu kam lokaci yayi da yaka mata abashi matar" shi, kaga idan bai jidadi gurin wannan ba to" zayaji agurin waccan" domin na tabbatar bazasu taba taruwa su zama daya ba KO?... Dasauri yadawo kusa da ita ya zauna Cikin tsanani farin ciki ya rike mata hannun ta sannan yace Alhamdulillahi!, abunda nadad'e ina jira ki fada kenan da bakin ki sai gashi yau kin fada din wanda baka ramin dadi naji dajin haka ba, kuma tabbas maganar ki gaskiya ce dakika Ce", idan "baiji dadi gurin "wannan ba to zaiji agurin "waccan hakane, dama amfani auren mace fiye da daya kenan idan wannan ta kuntata maka waccan zata faran tamaka, don haka yanzu kifada mun da wani lokaci kikaga ya kamata abashi matar shi?... tace umm to idan ba damuwa abarshi zuwa alokacin dana fada maka kwana kin baya, yace to ba damuwa haka din ma shine dai-dai Allah yanuna mana lokacin lafiya tace ameen. yamike yana cewa wai yau Ina yan "biyun ki ne?... banji duriyar su" ba ko suna part din Baffan su ne?... tace sun tafi siyayya tareda "Hamman dinsu" *Harees* daga can kuma zasuje gidajen yanninsu" yace ah! lallai yau za'asha yawo to ita *Safeeya* taji sauki kenan?... tace "eh taji yace to Allah yakara sauki yakuma dawo dasu" lafiya tace ameen. Koda lnna ta koma part dinsu ta'iske Baffa yadawo, _kasan cewar akwai wayandan ke daukar karatu agurin shi duk ranan asabar da lahadi,_ bayan ya zauna sai yake tambayar lnna tasamu shiga gurin Hajiya kuwa?... tace "eh yace to me yake da mun Hajiyar?.. nan ta kefada ma shi akan abubuwan dake faruwa tsakanin *"Habeeb* ne da "matar shi, Baffa yace tabbas abubuwan Da "Murjanatu takeyi babu dadi Wanda dole ne ya damu mutane musamman yawon da takeyi ba tareda izinin "mijinta ba, saidai kawai a ita yimata addu'a shirya lnna tace to Allah ya shirya ta yace ameen, tace yanzu kam lokaci yayi daza a bashi matar shi ko?.. murmushi yayi tareda tashi yace yau zamu sakeyin maganar da "Alh sannan yanufi daki. ******** *Jana* kam wanka tayi ta shirya sannan tazari key mota tafito Junior yana biye da'ita yana fadi Aunty *Jana,* zanbiki, _suma aunty suke kiranta kamar yadda sukaji su" *Sadeeya* nakiran ta,_ Cikin fada tace to bazanje dakai ba yaro sai shegen nacin tsiya dalla gafara kawuce katafi part din Hajiyar ku, fuska Junior ya kwabe kamar zayayi kuka tareda juyawa zai wuce sai kuma yajuyo yace Aunty *Jana* to ki siyo mun _chocolate da ice cream_ kinji?.. tace to da gudu yanufi part din yana tsallen murna, ita kuma tashiga mota tafita bata tsaya ko'ina ba sai unguwar ilela akofar wani dan madai-daicin gida naga tayi fakin, sannan tafito ta kulle motar tanufi cikin gidan wanda yake dauke da falo guda da dakuna biyu. Ado ne kwance atsakiyar falon dagashi sai gajeren wando yayi sha yakoshi, ganita yasa yatashi dasauri yanufeta tamkar mayunwacin Zaki itama haka domin tuni tayi jifa da Jakarta tareda gyalen ta, gani nayi yana kokarin rabata da suturan jikinta yasa nai saurin fita ina furta au'zubillahi. *_KE DUNIYA ina ZAKI da MU?.. wai shin meke damun wasu matan ne?...ace da AUREN KI kike aikata ZINA?... Wa'eeyazubillahi! wannan wani irin MASIFA CE haka?..., shin mazajan kune basa gamsar daku shine kuke bin mazan TITI?...shin ke ba mace bace?... bakisan yadda zaki koyar da mijinki yadda zaya ringa gamsar dake bane?... dole sai wasu mazan ne zasu gamsar dake?...KO" dayake na tabbatar wasu ba rashin gamsar dasu bane mazajan su" basayi, tsabar jarabace DA suka sama kanku, kai kaji wani komawa baya wai harda kudi wasu suke ba abokin facikancin nasu Wa'eeyazubillahi! da kudin Ku da Auren Ku kuke aikata ZINA innalilahi, wlhy duk macen datake aikata ZINA especially matan Auren to ta tuba tadaina idan kuma bata daina ba to tabbatar da cewa AZABA ME tsananin GIRMA tana nan tana jiranta ranan gobe KIYAMA, Allah kashirya masu aikata hakan ka, wayanda basu aikata wa ubangiji ka karesu ameen._* Saidai su *Jana* suka dauki tsawon wani lokaci suna aikata masha'arsu, sannan suka sararawa Kansu sannan ta maida suturan ta, tadauki gyalen ta tayafa tareda daukar Jakarta tabude taciro bandir din kudi yan dari biyar-biyar tamiwa ado, fuska daukeda farin ciki yakarba tareda cewa godiya nake me zakina, badan keba da yanzu Ina can agidan yari kuma gidan nan daki kasiya mun naji dadin sa kwarar kinga gashi Ina rayuwa ta hankali kwance, shiyasa nake rokon Allah yabarni dake *Jana* domin kina shayar dani farin ciki, _Sata sukayi shida abokanshi sai aka kama su" shine tayi ta cuku-cuku harta fitar da shi, sai kuma gidan dayake suka koreshi shine tasiya mashi wannan gidan,_ tace hmm ainima rokon danakeyi kullum kenan Allah yabarmu tare yanzu dai Zan tafi sai nadawo, yace to amman don Allah kar kisake yin kwana biyu nan da bakizo ba jinayi kamar zan mutu, tace haka nan nimafa naji kamar Zan mutu saboda rashin jinka ajikina amma karka damu zansan yadda zanyi, yace yau to kiyi idan ba haka ba zanfara biyoki gida, tace abunda yakamata kenan domin nima nafara gajia dayawon zuwa gurin ka saboda Baffa mlm yasamun ido sosai, tsaki ado yayi tareda cewa kibarni Da wannan tsohon" bafullacen zanyi maganin shi, tace yauwa dadai yafi kam domin yana takura mun sosai sannan tafito ta tafi gida. _*Nikam nace to ALLAH ya shirya*_ ******* Su *Deeya* kam basu suka dawo gida basai karfe 3:30pm na yamma duk da sungaji amma haka sukayi wanka suka shirya suka tafi islamiyya, domin su basa wasa da karatu. Sai karfe 6:00pm sannan suka dawo daga islamiyya, uniform suka cire sai suka sa riga da siket iridaya na wata atamfa, bulu me ratsin yalo basu daura dan kwalin kayan ba saidai suka dora wani bulun gyale me duwatsu akai, dinki kayan yai masu kyau sosai kasan cewar yadan kamasu kadan, Bayan sun gama sai suka dauko siyayyar da sukayo zama sukayi kamar yadda suka sabayi, suka cire man shafawa sabulai daba turare da kayan kwalliya suma daban kayan kwalama suma duk daban har da pads dasuke amfani dashi idan period yazo shima sun core shi daban, Wanda tun lokacin da suka fara al'ada, shine dasu kaje siyayya sai a karasa wanda zaya sauka pads din saboda tsabar kunya, 😂 saidai *Harees* ne ya daukar masu kuma har yanzu idan sunje siyayyar shine yake daukar masu pads din, Bayan sun gama cirewa sun ajiye kowani agurin zaman shi sai suka kwashi _chocolates da sweets biscuits_ kun rabin Wanda suka siyo, zasu fita sai *Feeya* tace sweet *Deeya* ayi rige-rigen zuwa gurin Hajiyarmu, tace Oyo muyi ayoma sedi redi gooooo suka fita falon kasa da gudu, lokaci guda suka fajikin Hajiya amma sai *Deeya* tace yeeee! narigaki *Feeya* tace to sarki ojoro ai tare muka iso KO" Hajiyarmu?..tace "eh amma dai ku daina gujegujen nan haka, sukace to Hajiyarmu tareda sauka saman kafet suka zube _chocolate's da sweets da biscuits_ din, gani yawan _chocolate's da sweets da biscuits_ kala-kala yasa Hajiya zaro ido tace yanzu duk yaza kuyi da wannan tarkacen?.. sukace sha zasu yi tace lallai yaran nan da sauran ku, kunga baruwana da shirme kubani su duk nan, ba musu suka kwasa suka mika mata saidai sunata turo baki, guda biyar-biyar ta basu tace ya ishe su haka ba ruwanta da shirmen su sai idan zasuyi al'ada sai suyi tafaman fadin cikin su naciyo, sannan ta tashi takwashi sauran tanufi sama tabar sunan zaune suna turo bakim Sai kuma suka fara yiwa junansu gwalo daga nan kuma sai suka fara jifan junan su dasu sweets din suna dariya, *Deeya* Ce tajefi *Feeya* dawani _chocolate_ saidai tuni *Feeya* ta kauce majifar tana dariya, daidai lokacin da *Habeeb* yashiga wanda ga dukkan alama dawo warsu kenan, Sai jifan yasame shi a kirji wanda kallo daya zakai mashi ka fahimci ran shi abace yake, ganin hakan yasa *Feeya* ta haye sama da gudu cike da tsoro, dasauri itama *Deeya* zata gudu yadaka mata tsawa aikam ta tsaya cak! yayinda jikinta yadauki rawa Cikin bacin rai yace?... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart ce🌹 [7/2, 11:46 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 2⃣2⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Ke! Ina wasa dake ne?... Kai ta girgiza ciki da tsananin tsoro, cikin abinda baifi secod ba ya'isa gaban ta wanda har saida suka ji numfashin juna tareda daddadan kamshi turaran su wanda ya daki hancin su alokacin guda, musamman *Habeeb* dayaji kamshi turaran ta har cikin kwakwalwar shi wanda yahaifar mashi da faduwar gaba me tsanani, da karfi yarintse ido sai kuma yabude aikam tuni sunyi jajir haka ne yasa tayi saurin jada baya kadan, cike da tsoro ta kalle shi abunda tagani akwayar idon shi, yasa taji gabanta yafadi musamman data tuna da abunda tayi masa jiya, Cikin bacin ran yace shine kika jefeni dan baki da kunya ko?.. Cikin tsanani tsoro tace kayi hak.... ta kasa karasa wa sakamakon yatsun shi biyu dayasa yakama bakinta, yamatse aikam tuni taji wani irin rad'ad'en zafi ya bakunce ta wanda yasa hawaye suka fara ambaliya akan kyakkyawar fuskarta, ahankali tadaga hannun biyu tana bashi hakuri🙏domin babu bakin magana, fuska ya daure😡 tareda cewa aidama nace zan kamaki shine jiya kikai mun rashin kunya har da murgud'a mun wannan bakin saboda kin rainani KO?...yakarashe fadi tareda sake matse bakin. gaba daya jikinta yadauki rawa saboda zafin data sakeji yaratsa ta, Cikin tsawa yace dalla daina kallo na, ahankali ta lumshe idonun ta masu daukeda zara-zaran gashi yayinda hawaye suka sake zubowa, tsaki yayi tareda kauda kan shi gefe yace idan kika sake murgud'a mun wannan bakin me Kama da gidan tsutsa saina sa wuka nayanke shi, sannan yasaki bakin tareda cewa bace mun agurin nan kona tattakaki, aikam tuni tahaye sama dagudu tana sakin kukan shagwaba. Saman kun shin yafada tareda dafa kanshi sai kuma ya rufe ido ahankali yafirta yah ilahee, can kuma sai yasaki tsaki mtww tareda cewa nikam nagaji! da wannan abubuwan nagaji!! nagajiiiiiiii yakarashe fadi dakarfi, Hajiya dake tsaye akan shi tun lokacin da *Deeya* tashiga ita kuma tafito don taji dalilin dayasa mata ya' kuka, tace dame kagaji?.. dasauri yabude idanun shi Da sukayi jajir ya zuba su akan ta, tace nace dame kagaji?... shuru yayi ba tareda yace komai ba sai dai kallon ta kawai dayake yi da jajayen idon shi, zama tayi kusada shi tareda cewa idan har akan "Murjanatu kake furta kallamar gajiya to kayi maza kafurta istigifari saboda ka sabi ubangijin ka domin shi ya jarabeka da auren ta, idon ya lumshe tareda furta Astagafurullah! astagafurullah!! astagafurullah!!! tace yauwa. saidai meyasa idan an bata maka rai sai kazo nima ka bata mun rai, a miliyon ya bude ido cike da tsanani tsoro yake kallon ta me kunshe da tambaya?.., aikam tuni tabashi amsa da cewa tabbas bacin ran *"Sadeeya* da *"Safeeya* shine bacin raina, aduk lokacin da ransu yabaci inajinshi har cikin raina don haka banason abunda kakeyi masu" musamman hali dubuna, wanda narasa abunda yasa kake saurin sata kuka gaskiya kadaina banaso. Idon yarintse yayinda yake jin wani irin abu yana yawo akahon zuciyar shi wanda yarasa kome ne ne, ahankali yafurta kiyi hakuri zan kiyaye saidai aduk lokacin da raina yabaci ina shigo wa nan ne domin naji sanyi araina, amma sai su kuma su sake bata mun rai wanda hakan ne yakesa nakeyi masu abunda suma ransu yake baci wanda bansa hakan yana bata maki rai ba, don haka ki gafarce ni sannan yatashi yafita. Bin bayan shi tayi da kallo harya fita sannan tayi ajiyar zuciya ahankali tamike jiki bakwari, tanufi sama zuciyarta cike da tsanani tausayin halinda yake ciki. ***** Dakin su *Deeya* tashiga har alokacin *Deeya* tana kuka yayinfa *Feeya* ke lallashin ta, zama Hajiya tayi agefen gado dasauri suka matsa kusada ita suka dora kansu acinyarta Cikin shagwaba *Deeya* tace Hajiyarmu kinga har yanzu bakina yana mun zafi, ahankali tasa hannun asama leben da haryayi ja abuga fara, Cikin sanyi murya tace sannu hali dubuna kiyi hakuri da halin "Hamman din Ku, amma kuma meyasa kukeyi masa rashin kunya bana hana kuna ba?... tace nifa ban masa rashin kunya ba naje jifan sweet *Feeya* ne shine nasa meshi bansani ba, kuma nace yayi hakuri shine ya matse mun baki ta kareshi fadi tareda turo dan mitsitsin bakin, murmushi Hajiya tayi tace to yi hakuri hali dubu na, amma kuma kuringa kula da yanayin dayake shigowa, kunga wani lokaci yana shigowa ne ranshi abace sai Ku kuma kusake bata mashi rai, wanda banajin dadi haka kamar yadda banaji dadin abunda yake maku, ku kiyaye banason kunayi mashi rashin kunya kunji ko?...suka Ce to sannan ta tashi tafita. ******* *Habeeb* kam rai bace yanufi part din shi direct toilet yanufa Bayan yayi wanka sai yadauro alwala yafito daure da tawul akugun shi, daya kuma ahannun shi yana goge Kai bai Shafa maiba saboda yajiyo kiran sallah don haka turaruka yafesa sannan yasa boxes tareda saka brown din jallabiya, sannan yafita zuwa masallaci. dakyar *Habeeb* ya'iya tsaya wa akai sallar isha'i dashi saboda wani irin azababben yinwa dayakeji, don haka ko doguwar addu'ar daya keyi bai tsaya yayi ba to balle kuma daukar karatun da sukeyi bayan isha'i duk Ranan asabar da lahadi, *Harees* yana kallon fitar shi daga masallaci shima yai sauri tashi yabi bayan sa, yace lafiya naga ka fito yau ba zakayi karatun bane?.. dakyar yafurta zanje nadawo ne yace "OK tareda koma wa cikin masallacin shikuma yawuce. part dinsu lnna yanufa da sallama yashiga lnna tana nad'e abun sallah ta amsa zama yayi a kushin tareda cewa lnna sannu da gida, tace yauwa *Habeebu* sannu da dawowa agalabaice yace yauwa lnna don Allah idan akwai abinci ataimaka mun dashi amma kafin nan idan akwa ruwan zafi a fara bani tukun, tace to *Habeebu* duk akwai bari na kawo maka yace to lnna nagode. *Habeeb* baibar part din lnna ba saida yaci abinci ya koshi sannan yafita, koda yafito su Baffa suna fito wa daga masallaci don haka sai kawai yanufi part din shi, domin dai yasan yarasa karatun yau, dakin shi yanufa yahau kwamfuta yafara gudanar da aikinsa ba tare daya kalli inda *Jana* take ba, kasan cewar tunda yashiga take bin shi tana bashi hakuri wanda zaya iyacewa shine karona farko datayi masa laifi yanuna bacin rai shine tabashi hakuri, ganin zata dame shi yasa yace yaji tafita tabashi guri zayayi aiki ne sannan tafita tsaki yayi mtww tareda cigaba da aikin shi. ****🎁🎁***** Yau Monday kuma ayau nesu *Deeya* zasu fara rubuta NECO don haka koda sukayi sallah basu koma bacci ba, kodama basu saba da hakan ba Bayan su yi karatun alqur'ani sai sukayi wanka suka shirya Cikin uniform suka fito basu tsaya karin kumallo ba kasan cewar sun tashi da azumin litini, don haka saidai kawai suka sallami Hajiya da Abba ida sukai masu fatan alkhairi, Sannan suka fita part dinsu lnna suka shiga nan ma fatan alkhairi su kai masu, sannan suka fito suka shiga part din *Habeeb*. direct dakin *Habeeb* suka shiga dake nan kasa yana tsaye gaban madubi sanye yake da wata dakakkiyar shadda sky blue, kamshi turaran shi duk yacika dakin, yana kokarin saka hulla yaji sallamar su amsa wa yayi ba tareda yajuya ya kalle suba, cikin sanyi murya sukace Hamman *Habeeb* ina kwana?.. yace kun tashi lafiya, cike da mamaki sukace lafiya lau domin bai taba yimasu haka ba, hakan ne yasa sucewa Hamman *Habeeb* yau zamu fara jarabawa, yace to madallah sai amaida hankali cike da zumud'in sukace to *Deeya* Ce yar daukan magana tace to Hamman *Habeeb* ai ba kayi mana addu'a ba, dasauri yajuyo ya kalle ta, itakuma tayi saurin ta dukar dakai kasa tana wasa da hannun ta yayinda kirjinta yake bugawa, fuska hade yace to aisai ku zauna KO a tsaye za'ayi addu'a?... zama sukayi shima yazauna sanna yafara kwararo masu addu'a sun amsawa, bayan sun shafa yace to Allah yabada sa'a sukace ameen sannan suka fita. *****🎁🎁**** Kwance tashi asarar me rai gashi har lokacin zabe yazo anyi kuma Cikin nasara *Habeeb* yalashe zabe, kuma ayau ne Jumma'a aka rantsar dashi anbashi office dinshi da gidan dazai zauna yanzu haka ranan Monday zaya fara aiki, dawowar su kenan daga abuja don haka, yau gidan Alh Hashim soro cike yakeda yan'uwa da abokan arziki masu ta ya su murna, "Aban garen su *Deeya* kuma tuni sun gama jarabawar su dukka daga neco har weac yanzu haka ma gobe asabar zasu yi send4t walima, shiyasa sun kasa zama sai shirye-shirye suke don haka duk fuskar wanda ka kalla agidan dauke take da fari ciki, musamman *Deeya* da *Feeya* bakinsu kamar gonar audiga don farin ciki, Hajiya tasa anyi masu gyaran jiki kamar wasu amare ga fulawa da akai masu ahannu da kafa kai yan biyun Hajiya sunyi matukar kyau kamar kasa ce suka gudu. ****** Washegari Tunda misalin karfe 7:30am su *Deeya* suka isa Makaransu kasan cewar sune manyan dalibai kuma shugabanni koda karfe 10:00am tayi alfurqan ta cika tabatse da mutane, dakuma manyan baki acikin har da gwamna da sanata wato *Habeeb* Hashim soro, su Adda Mamu da Adda Rahma sunzo dukkasu tareda yaran su, Cikin nutsuwa ake gudanar da program me ban sha'awa da burgewa, musamman yadda dalibai keta zuba larabci da turanci gwanin sha'awa, sannu ahankali har aka gama liyafar. yayinda shugabar dalibai wato *Haleematus-sadeeya yusuf* da mate makiyarta *Safeeya Hashim* sune dalibai mafi hazaka akowani fanni shiyasa duk suka washe rabin kyaututtukan, wanda hakan ba karamin burge mutane sukayi ba, Shi yasa ake ta daukar hoto dasu su Adda Mamu suna son suyi hoto dasu amma mutane sun hanna, *Habeeb* ma har zaya tafi sai *Harees* yace ya tsaya su dauki hoto dasu *Deeya*, shiyasa yatsaya saidai kuma sunfi minti talatin suna jiransu amma basuzo ba hakan ne yasa gaba daya ran *Habeeb* yabaci. Cikin bacin ran *Habeeb* yace da *Harees* kaga mlm kana bata mun lokaci fa, ahankali yace kayi haku bari nakira su fuska ba annuri yanufi gurinsu da'alama shima ran nashi ya baci, *Harees* yana isa gurinsu wani kyakkyawa saurayi shima yana'isa dan kimani shekara ashirin da biyu, sanye yake da t-shirt fara da wando baki Cikin yanayi na gayu yace yamma ta don Allah inason muyi hoto, har da *Feeya* za tace to sai tafasa sakamakon wani irin kalla da *Harees* ya watsa mata, dasauri ta daukar dakai kasa yayinda gaban take faduwa fuska daure yace mujen kuko?..Cikin sanyi murya su kace to tareda bin shi abaya, saidai kuma jiki su yai sanyi da ganin yanayin shi wanda hakan bai masu dadi ba domin basu taba ganin shi haka ba, yayinda wannan saurayin yake binsu yana cewa pls babys ku tsaya muyi hoto mana, ko sauraren shi basu yi ba domin bacin ran dasu kagani a fuskar *Harees* duk ya daga masu hankali musamman *Feeya* suna karasawa gurin su Adda Mamu, shi kuma saurayi yana kai hannun shi yariko academy gown din dake jiki *Deeya.* Aikam Cikin tsanani bacin ran *Habeeb* ya sharara mashi wani irin mahaukacin marin dayasa shi kusan faduwa, dasauri abokan shi sukarike shi kasan cewar suna biye dashi abaya Cikin tsanani bacin ran saurayin yadago tareda cewa?... *_Barkan mu da Jumma'a MASOYANA_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:46 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 2⃣3⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Baki yasaki tareda zaro ido cike da tsoro saka makon ganin *Habeeb* kasan cewar shi din sanan ne, ga kuma wani irin azababben kwarjini da *Habeeb* din yaimasa wanda hakan ne yasashi kasayin magana, Cike da bacin ran *Habeeb* yanuna shi da d'an yatsa tareda cewa Kai! tabbas Kaci darajar "mahaifin ka, amma badan haka ba dayau sai na KO" ya maka tarbiyya domin naga alama bakada ita, Cikin tsoro saurayin yace Sorry sir, Da karfi *Habeeb* yace rufe mun _stupid mouth_ dinka agurin nan, kona sake watsa maka wani marin ni tsaranka ne Ina magana kana magana, dasauri yarufe🤭 tareda girgiza Kai, yace "to nabaka bashi wannan idan kasake kuskure sake aikata haka KO?.. Na rantse sai nayi maka mummunan hukunci dasai kayi mamaki, Kai! hattara wlhy ba kasan kowane *Habeeb* bako?... Shikama dan saurayin nan duk ya tsorata da ganin yanayin *Habeeb* din, Cikin tsawa yace bace mun agurin nan stupid boy kawa, Cikin sauri yamatsa shida abokan sa. yayinda *Habeeb* ya watsama su *Deeya* wani irin firgetattace kallo dayasa ji kinsu yasake yadaukar rawa saboda tabar tsoro, tsawa yadoka masu Wanda yasa suka Kara tsoro ta, yace Ku kuma zaku wuce mutafi kosai na tattakaku agurin nan?.. Da sauri suka nufi inda motacin su yake yayinda *Hafeez* daketa wata masu harara tun dazu, yace aidama tattakasu kayi tunda su wawayen yarane ba tareda *Habeeb* yace komai ba, yabi bayansu rai bace yayinda *Harees* da *Hafeez* suma suka bisu, suma su Adda Mamu suka dafa masu baya, Saidai sukam zuciyoyin su cike da mamaki fadan da *Habeeb* yayi duk dacewa "eh sunsan lallai saurayin bai kyauta ba, to amma kuma fadan da *Habeeb* din yayi yayiwa inji cewar su fa😀. haka dai suka nufi gurin motocin guda biyar ne ajere guda Adda mamu suka shiga da iyalanta, itama Adda Rahma haka guda kuma *Hafeez* ne da *Harees* da *Deeya* da *Feeya,* biyu kuma ta uban gayyace *Habeeb* yashiga daya escort din shi suka shiga daya, alokacin guda suka bar harabar makaranta dagu. Shikam dan saurayin nan suna gefe shida abokansa suna kallon su harsu ka bar harabar school din, sannan ya sauke ajiyar zuciya dai-dai lokacin da naga me girma gwamna ya'isa gurin shi kafatar shi yadafa, tareda cewa Mustee my boy duk abinda yafaru nagani saidai banji dadin hakan ba, naso nakaraso naba hon BB soro hakuri amma nakasa saboda tsabar kunyar abunda ka aikata, Wanda wannan din alama ce kanuna ta rashin tarbiyya kuma kasan inayi maka ita dai-dai gwargwado, to amma meyasa zakayi mun haka acikin mutane shi baka ganin hakan zaya iya zubar mun da mutunci a idon mutane?... hawaye naga sun zubo akan kyakkyawar fuskarshi yace Dad kuskure ne amma bazan sake aikata haka ba kaji?...murmushi Dad yayi tareda cewa nayi my boy to kashare hawaye mana, yace to Dad nashare amma gaskiya inason yarinyar nan, baki Dad yabude cike da mamaki yace wacce acikin su?..yace *"Sadeeya* inason ta sosai pls Dad kayi wani abu kaji?.. dariya yayi tareda cewa kar kadamu my boy zanyi so mutafi gida yace yauwa Dad na inason ka, yace nima haka my boy, Sannan suma suka nufi indan motacin su suke suka shiga suka tafi. Nasan me karatu zaya so yasa wanene Mustee?...wato Mustafa shine cikakken sunan shi, shine d'a na biyu ga me girma gwamna mustee ya kasan ce nutsatsen yaro yanada biyayya sosai Sannan baya da irin rigima nan ta yaran masu kudi, shiyasa Dad shi yake matukar sonshi sosai bayan yagama secondary dinshi sai Dad shi yakai Cairo university ya kuma gama yau kwanan shi biyar kenan da dawowa, shine alfuqan ta gayyaci Dad shi shikuma yarakoshi wannan kenan, gashi kuma yaga *Deeya* yana so to bari mu gani ko yasa mu?...🤔 ******* Da gudu su *Deeya* suka shiga falo inda suka iske Hajiya zaune, itada lnna da Hajiyar su *Harees* dasu Goggo Lanti suna fira kasan cewar sunzo,Cikin shagwaba Suka fada jikinta suna cewa Hajiyarmu kinga "Hamman *Habeeb* KO" yace" wai mutaho gida kuma fa bamu ko gama daukar hoto da sauran kawayan muba, shine shikuma Hamman *Hafeez* har dace mana wawaye, dai-dai lokacin da su Adda Mamu suka shiga har *Hafeez* din yace ance maku wawaye. dasauri Hajiya ya tace a ah karka sake ce musu wawaye, yace to Hajiyarmu naji amma dai yau yaranki sun buga mana shirme tace me sukayi kuma?..nan yafada mata abunda yafaru, tace "a ah haba hali dubuna ya haka kuma.. *Feeya* tace Hajiyarmu dama famuna son ne mu gama dauka da kawayan Mu Sannan mu zamu sauka dasu, Hajiya tace kena tambaya?..baki ta turo tareda cewa ai hakane ko sweet *Deeya*?.. tace "eh mana. Adda Rahma tace mudai yaukun bamu haushi wlhy, Adda Mamu tace hmm! kedai bari kamar na doke su don haushi wlhy, ainaji dadi da Hamman" *Habeeb* ya kwashe "saurayin nan damari kai! amma dai gaskiya yamaru sosai, dariya suka kwashi dashi dukkan su, Da sauri Hajiya tace mari kuma?.. *Hafeez* yace "eh maruwan kyau kuwa. Hajiya tace ashsha meyayi aka mare shi kuma?.. nan su ka fada mata abunda yayi, tace ayya aida ba mare shi zaiyi ba da sai yai mashi fada kawai, Adda Mamu tace aikam yayi fada sosai kamar zaya rufe sa da duka fa, nihar abun yabani mamaki Hajiya tace hmm! ai yanzu Hamman ku yarikice dafada dan abu kadan sai yakama fada, Adda Rahma tace tab! yau kam yayi fad'a sosai ni tunda nake ban ma taba ganin fad'a shi haka ba, Hajiya tace hmm! Allah dai ya kyauta yanzukam Hmm ku yazama mafad'aci, yanzu d'a gidan wanene ya mara?.. *Hafeez* yace "Mustee ne fa d'an gidan gwamna tace Allah sarki har ya ban tausayi, *Deeya* tace tab Hajiyarmu aini Hamman *"Habeeb* yayimun dai-dai-da yazuba mashi mari, da yanzu yataba ni da wannan jagulallain hannun na shi, *Feeya* tace kai! sweet *Deeya* 😂 amma dai ke muguwa ce yanzu wannan kyakkawan "yaron ne zakice yana da jagulallain hannu, tace "eh mana haka kawai ya tabani yajaza mun masifa ko kin manta abunda Hajiyarmu tafada mana ne?.. tace "eh fa kuma haka ne. Add Rahma tace kunga kutashi muje _garden_ muyi hoto, muzo mutafi gida kunsa gobe akwai family mitin kunga idan muka koma gida dawuri gobe ajidadin barinmu mudawo kome kikace maman Walid?..tace kwarai kuwa kinga sai mu bar masu yaran su KO?..hakane nan dai suka dunguma zuwa garden din Da kenan cikin gidan. Bayan su gama daukar hoto Sannan suka tafi gida inda suka bar su Walid dasu Salima, kasan cewar su *Deeya* zasuyi wata walimar karfe 4:00pm wacce dagasu sai kawayan sune kawai. Shikam *Habeeb* direct part din shi yanufa yayinda zuciyar sa take wani irin bugawa, koda yashiga bai iske *Jana* ba sai me aiki don haka tambayar tayai Ina *Jana*?.tace ita wlhy batasan inda taje ba tadai ce mata zataje tadawo, jiyayi ran sa yasake baci kasan cewar su Adda mamu sunce ta shirya su tafe guri walima tace bazata samu zuwa ba amma kuma gashi tafita yawo, tsaki yayi tareda shigewa daki. Wanka yashiga bayan yafito daure da alwala kasan cewar ankira sallah azahar, don haka kodaya shirya sai ya nufi masallaci. ******* Da misalin karfe 4:00pm *Deeya* Da *Feeya* nagani sunfito cikin wani hadadden gown din shidda pink color, anyi masu dinkin stone work tundaga sama har kasa yayi kyau sosai, yayinda suma sukai kyau acikin kayan, ababban falo suka shirya walima takuma yi kyau sosai sai misali 5:30pm Sannan suka gama inda suka sallami kowace kawa da kyaututtuka mai yawa. ******** "A hankali kuma Cikin nutsuwa suke tafiya suna fira *Deeya* da *Feeya* kenan sun dawone daga raka wata kawarsu, acikin fitar ta sune naji *Feeya* tana cewa sweet *Deeya* nifa duk abunda nakeyi karfi haline kawai, amma zuciyata ta kasa samun nutsuwa, musamman idan na tuna bacin ran da nagani afuskar Hamman *Harees* sainaji gabana yafadi, *Deeya* tace gaskiya sweet *Feeya* bamu kyau taba kuma fa ran shi yaci sosai kila shiyasa har yanzu bai shigo ba, tace hmm! inafa muka kyauta aina san fushi "yayi shi yasa duk na matsu naje naduba _give_ din daya bani kinsan yace" akwai letter acikin, *Deeya* tace kuma yace" idan kika karanta ki bashi amsa ba tace "eh kinga daga nan ma saina bashi hakuri ko?.. tace "eh mana tace to yanzu sai mu shiga part din lnna kinsa can su "Salima suka kai mana _gives_ dinmu, tace "eh haka ne to mu shiga can din haka suka cigaba da tafiya suna suna fira. yayinda wata bakar mota ke binsu abaya sai horn takeyi masu amma ko juyawa ba suyi ba balle me motar yasa ran zasu tsaya, sukan tafiyarsu kawai suke abunsu suna firar su da'alama ma basu san su ake yiwa horn ba, ahaka har suka shege gida. dai-dai lokacin da me motar ya'isa bakin get din gidan yayi horn megadi yabude masa kofa yashiga ba tareda bincike ba, guri yasamu yai fakin Sannan yafito kyakkyawa ne saurayi wankan tarwada, Dai-dai kuma wannan lokacin ne *Habeeb* yafito daga part din shi kasan cewar ance a nayi masa sallama. gaisawa *Habeeb* yake da mutumin amma kuma hankali shi yana kansu *Deeya* dasuka nufi part din lnna, "a ran shi yake fadi to su kuma yaran nan daga ina suke?... shi kuma wannan saurayin dake tsaye fa gurin wayazo?.. mutumi ne yakatse *Habeeb* daga zancen zucin dayake, dacewa ranka yadad'e gashi inji me girma "gwamna yace" a kawo maka, dasauri *Habeeb* yajuya ya kalli mutumin dayake mika masa envelope, fuska amutse yace mene wannan din?..yace ranka ya dad'e bansani ba yadai ce" yana jiran amsar ka, shuru yayi na dan wani lokaci Sannan yakar 'ba tareda cewa "OK nagode Sannan sukayi sallama da mutumin yanufi motar shi yashiga yatafi. yayinda *Habeeb* yanufi part din shi sai kuma yafasa shiga, yajuyo yanufi gurin da wannan saurayin yake tsaye Wanda zasuyi shekarun daya da *Hafeez*, saurayin yana ganin *Habeeb* yanufa shi yai saurin isa suka hade cikin girma mawa yarusu na yana gaida *Habeeb* amsawa yayi fuska ba annuri yace gurin wa kazo?.., kai tsaye yace gurin yan matan nan nazo da suka shiga part din can yakareshe fadi tareda nuna indasu *Deeya* suka shiga, cikin tsananin mamaki *Habeeb* yace?... *_Afuwan🙏 MASOYANA jiya nace zanyi posting amma Allah binufa ba, Sannan kuma gaskiya ☹ kun rage hannun guri comments so kukara hannu idan ba haka ba kuma, nima fa🤷🏻‍♀ zan rage hannu gurin rubutu ✍🏽kun san dama typing is not easy 😔._* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:47 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 2⃣4⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Gurin "yan'matan can fa kace" kazo?..cikin washe baki yace "eh ranka yadad'e gurun su nazo, fuska *Habeeb* ya daure tareda cewa wanene yabaka izinin zuwa gurin su?.. yace ah! yallabai ba wanda yabani izini, yace "OK wato kai kaba kanka izinin kenan?.. Cikin dan jin kunya domin har yana dukar da kai tareda sosa keya, yace "eh ranka yadade nine naba kaina saboda acikin su" naga wacce tayi mun shine n..., yakasa karasawa saka makon wani uban tsawa da *Habeeb* yadoka masa cikin bacin rai, yace wato shine ka tsayar dasu akan titi har ka dauko su" acikin motar ka ko?..cikin tsoro yace "a ah yallabai bani nadauko su" ba nadai biyo su" ne kawai, yace saboda kana stupid ko?..shin kaga sunyi kama da irin yan' matan da ake tsayarwa atiti ne?.. dasauri yace a ah yallabai, yace "OK wato kune irin samarin nan dasuke bata tarbiyyar yan mata ko?..Cikin tsoro yace wlhy yallabai bani daga cikin su" tsaki *Habeeb* yayi tareda cewa to shiga motar ka katafi, cikin sanyi murya yace yallabai inason guda daga cikin su" cikin ya tsawa yace wai bakaji abunda nace bane?.. cikn sanyi murya yace naji yallabai, yace to oya ja motar ka tafi kuma kar na sake ganin kafarka anan gidan domin bazaka samu ko guda acikin su" ba saboda ariga anyi masu" miji, cikin sanyi murya yace to jiki bakwari yanufi motar shi yashiga saida *Habeeb* yaga fitarshi daga harabar gidan Sannan yanufi part din lnna. su *Deeya* kam suna shiga dakinsu suka nufa bayan sun cire hijab sai suka zaune tsakiyar kyaututtukan dasuka samu, sai turesu sukeyi suna neman kyautar da *Harees* yabata kasan cewar shine farko don haka duk sai sauran suka danne shi, can taza kuloshi tareda cewa yeeeee! nagani, dai lokacin da suka jiyo muryar *Habeeb* yana kiran su aida sauri tasaki dan kwalin suka fito falo bashiri, Tsaye suka iske shi rai bace hakan ne yasa su kajin gaba su yafadi har zasuyi magana, sai suka fasa saboda wani uban tsawa daya doka masu wanda yasa su kankame juna saboda tsabar firgita, Sai kuma yabisu da wani mugun kallon dayasa su saurin sakin juna kirjin su kam sai bugawa, yake yayinda *Deeya* ta yamutsa fuske tareda yarfe hannu wa cike da faduwar gaba cikin yanayin tana shagwaba tace kai Hmm *Habeeb* to yanzu kuma me muka yayi?.. dasuri yace Oh! tambaya tama kikeyi ko?..baki ta turo ba tareda tace komai ba, fuska daure yace "OK to shi wannan saurayin; dakuka gayyato dan gidan uban wane?.. ido suka zaro😳 tareda cewa saurayi kuma...yace "eh ko zanyi maku karya ne?... dasuri suka ce "a ah amma dai mu bamu gayyato kowani saurayin ba, tsaki yayi tareda cewa bari kuji nagaya maku duk wacce ta kuskura ta gayyato saurayi cikin gidan nan wlhy sai nayi mummunan saba mata Sannan yajuna yafita. Ajiyar zuciya sukayi a lokaci guda *Feeya* tace kai! amma dai ko wane wannan gabi" shi gaskiya kuma ya cuce mu, *Deeya* tace hmm! kedai bari mugun gabi makuwa hamago kawai, ke kinji yadda zuciya ta ke wani irin mahaukacin beating(bugawa) kuwa, tsaki *Feeya* tayi tace bashi ai sai Allah yasaka mana *Deeya* tace wlhy kuwa, ke muje muduba kyaututtukan mun kinji tace to. lnna ce tafito daga daki kasan cewar duk tanajin abunda yafaru tun shigar *Habeeb* din, kallon su tayi rai adan bace tace ba Allah yasaka maku zakuyi ba, kula zakuyi da kanku idan ba haka ba kuma ku tabka babban kuskure a rayuwar ku musamman ma ke *KYAUTA*, dasuri tace lnna me kuma mukayi?.. hararan ta tayi tareda cewa yanzu ku saboda Allah yau-yau dagama karatun ku har kunfara gayyato samari; dasuri suka ce wlhy lnna mufa bamu gaiyyaci kowani saurayi ba, tace Oho! kudai ku kasani ai kunji dai abunda Hamman ku yafadi sannan tashige daki abunta, Baki *Deeya* ta turo tareda kama hannun *Feeya* tace zamuje muduba kyaututtukan mun. ****** Ahankali suke walwale ripped din da akayima dan karamin kwalin dawa taleda me kalkali, bayan sun wlwale sai *Feeya* tabude kwalin wani irin kamshine yadaki hancin su a lokaci guda sukace Woww! hannun tasa taciro wasu flowers ja da yelo masu asalin kamshi, hancinta kai flowers shakar kamshi tayi tareda lumshe ido tace my sweet *Deeya* this flowers is so Nice tace very nicely ma kuwa, Sannan taciro wasu greeting cards nan suka fara karanta wa, duk nata yata murnan gama karatun ne tareda fatan alkhairi, bayan sun gama karanta wa sai tace thanks my special Hamman sannan ta sake ciro wata farar takarda da aka kulle da janzare, Ahankali ta kwance kullin wani lafiyayye rubutune ya baiyyana wanda akayi shida biro me ruwan zaiba (wato ruwan gwal), yayinda wani irin sanyayye kamshi ke fita daga cikin rubutun gyara zama sukayi zasu fara karantawa cikin harshen turanci ne, (saini kuma nace bari na fassara maku) 😜 ahankali suka fara kamar haka.. _*Zuwa ga me Darajata*_ _*Amenci Allah ya tabbata ga ZUCIYAR datake MULKINZUCIYAR Harees Al-mustafa Abban Safeena MIJIN Safeeya Insha'allah, me Darajata kisani dacewa ZUCIYATA tadad'e da kamuwa da SONKI" wanda nasan zakiyi MAMAKIN jin haka ko?.... to karkiyi mamaki domin shi UBANGIJI babu yadda baya tsara lamarin sa, da don haka kisani ZUCIYATA na matukar KAUNARKI inafata kema zaki SONI?...koda kwatan yadda nake SOKI ne, Ki huta me Darajataaaa! inajiran AMSAR KI Bissalam daga me KAUNAR KI Harees Al-mustafa me fatan ki zama mallakin sa yazama mallakin ki.*_ Suna gama karantawa suka saki wani irin ihun murna tareda kankame juna suna dariya, dasauri lnna ce tale kosu tana cewa ku kuma lafiya kukeyi ma mutane ihu haka, dariya sukayi tareda cewa lafiya lau lnna muna duba kyaututtukan damu kasa mune, tace shine kukeyi ma mutane wannan ihun?.. Dariya sukayi tareda kashewa juna ido, tsaki lnna tayi tace Allah ya shirya ku sannan tajuya tashige daki. Dasauri *Deeya* tace ni dama nasan Hmm *"Harees* SON KI yake, kema aina san kina SON SHI ko?.. *Feeya* tace hmm sosai ma, tace yauwa to dauko biro da takarda kibashi amsa, tace to tareda mikewa tadauko acikin jakar makarantar ta tace sweet *Deeya* idan na rubuta beyi dai-dai baki fada mu kinji?.., tace to sannan tara rubutawa kamar haka. _Zuga yayana na musamman_ Amincin Allah yatabba taga my Husband to be (mijina Insha'allah), sai ta kalli *Deeya* tace yayi ko nasake?..tace yayi ki cigaba, tace "OK tareda cigaba da rubutawa inda tarubuta mashi ta amince sannan kuma taba shi hakuri nabunda yafaru a school sannan ta nade taba *Deeya* tareda cewa idan yashigo ki bashi tace to, sannan suka cigaba dasu sauran kyaututtukan. ****** *Habeeb* kam yana fita direct part dinshi yanufa *Jana* na zaune afalon kasa wanda tuni tamayar shi gurin zaman ta, tun bayan dawowar ta daga yawon tazubar dinta take aikin danna waya, Dakin shi yanufa ba tareda ya kalli inda take ba yana shiga ya wurga envelope din saman gado, sannan yahau kwanfuta ya cigaba da aikin sa wanda dama shi yake yi akai mashi sallama yafita, bai sauka daga kan kwanfutar ba saida akakira sallar magrib sannan yatashi, yashiga toilet ya dauro alwala yafito zaya nufi masallaci. Still *Jana* tana nan zaune harara ya watsa mata tareda cewa kitashi kije kiyi sallah ko yanzu nan nachanja ma wayar nan kamanni, tasan zaya iya domin waya ta uku kenan daya fasa mata tana siyan wata, don haka dasauri tamike tanufi sama tsaki yayi tareda fita abun shi. ****** Su *Deeya* kam suna gama wa suka fita suka nufi part din Hajiya kasan cewar can zasu kwana, koda suka shiga babu kowa a falon kasa duk antafi gida harsu Salma, a falon sama suka iske Hajiya zaune ita kadai kasan cewar su lili mama sun bisu Salma gidansu; Da gudu suka nufi gurinta suka fada jikinta kamar yadda suka saba tareda cewa washhhh! Hajiyarmu mun gaji kuma muna jin yinwa, tace sannu ku saidai abinci da kenan na "Abban kune domin yanzu 'ya'yanku" suka cinye sauran namu abinci sannan suka tafi, don haka sai ku tashi kushiga kichin kudafa abunda zakuci, Suka ce to tareda tashi suka shiga kichin din. *Feeya* tace kin same nake jin ci?.. *Deeya* tace "eh tace ah! haba dai tace Allah tace to chanki, tace ummm! alalan kwai dasauri tace yesss! kin chanka pls muyi shi tace "OK nan da nan suka hada abun bukata, Cikin minti kalilan suka gama hada komai har da abun sha wato zobo me abarba, *Deeya* na yayyanka alalan a cikin filet ita kuma *Feeya* tana zuba zobon acikin jug bayan tafaffasa kankara ta zuba aciki, sai kawai sukaji kiran sallar magrib *Deeya* tace mukai falo mu'ajiye idan muka idar da sallar magrib sai mu zomuci kinsan ita magrib saurin wucewa take, *Feeya* tace haka ne to mu kai bayan su ajiye sai suka nufi daki don yin salla. *Habeeb* yana idar da magrib yafito daga masallaci domin wata irin yinwa yakeji, kai tsaye part din Hajiya yanufa bai iske kowa a falon kasa ba don haka sai yanufi sama, Nan din ma ba kowa saidai abinci ya gani ajiye akasa bude wa yayi, aikam take wani irin daddad'an kamshi yabugi hancin shi dasuri ya sa spoon ya dauki alalan yakai bakin shi ya tauna, take yaji wani irin dadi yana ratsa kunnu wan shi dasuri ya zauna yafara aikama cikin sa alalan kwan, ciyeke aran shi kuma fadi yake to shikuma wannan meye haka da shegen dadi?..,😂 nikam nace lallai *BB* smart din nan fa to alalan kwai ne, saida yaci kusan rabi sannan ya tsiyayi zabon yakora, dai-dai lokacin da suka fito yana ganin su ya daure fuska domin tuni ya fahimci sune suka ajiye saboda spoons biyu daya gani, ajiye cup din yayi tareda cigaba da aikama cikin sa abun da bansan kome ne sunan shi ba, kallon juna sukayi cike da tsananin mamaki *Deeya* tace?... Muje zuwa *_Kallon DIRAMA_*😂 *_Nidai natafi 🏃🏻‍♀sai kunzo_* A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹[7/2, 11:47 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 2⃣5⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ "Abincin mu ne fa muka ajiye muje muyi sallah mudawo shine ka zauna kanaci?..cikin karfin halin me tattareda bugawar zuciya wanda yarasa dalilin dayasa yakejin haka, aduk lokacin da suka kasan ce gurin daya, ba tareda ya kalle taba yace "eh naci din, cikin itama cikin karfin hali domin tuni kirjin ta yafara bugawa tace haba don Allah Hmm *Habeeb* yunwa fa mukeji shine zaka cinye mana abinci mu; to yanzu me zamuci tunda Wanda aka dafa yakare??, yace "eh na cinye din sai nima kucinye ni, dai-dai lokacin da yake ture filet din gefe da'alama yakoshi kenan; kallon filet din tayi taga dan kadan yarage jitayi haushi duk ya kuleta har batasan lokacin da ta watsama shi hararan kasan ido ba, aikam tuni yaganta dasauri ya mike tareda cewa ke! nikike harara?..cikin tsoro ta matsa baya yayinda *Feeya* tafece da gudu daki, cikin tsawa yace nace nacinye din sai ayi kuli-kulin kubura dani, kai ta dukar tareda ta turo baki yayinda kirjinta keci gaba da bugawa, amma ahaka kuma take tunanin abunda zatayi masa ranshi yabaci kamar yadda shima; yabata masu rai. jintayi shuru yasashi sake cewa nace ayi kuli-kulin kufara dani, yafadi tareda kafeta da kyawawan idanun shi masu firgita ta; sai kuma akayi sa'a tadago Kai suka hada ido baki ta murgud'a 😏 tareda matsawa baya, sannan tace bawani kuli-kul kubura daza ayi dakai kawai kabiya mu abincin, Cike da mamaki yazaro😳tareda cewa ke! ni kike cewa na biya ku abincin ku??.. tace "eh don beyiyuwa munyi wahala yin abun mu saboda munajin yinwa Sannan ka zauna ka cinye, yace "OK to tabari nazo nabiya Ku" yafadi tare da dunfarar ta, dasauri tafece saida takai bakin kofa Sannan ta tsaya tace ah! Mlm, to ai bani zaka biyo ba kitchen zaka shiga ka dafa eheee!, Yace eyeee!😳 lallai yarinyar nan kin raina ni wato din ne zan shiga kitchen ko?..tace "eh mana kaga kila ma yaudin nan ka iya shikenan sai kadinga girkama kanka; kaga ka huta yawon bin part by part kana cinyema mutane abincin su tunda ita "matar ka bazata iya girka maka ba, Sannan tashige daki tareda banko kofa. Cak! ya tsaya tareda rintse ido sai kuma yadafa,🤦🏻‍♂ yace Kai! wato yanzu har "yaran nan sun san cewa part by part nake bi inacin abinci; Oh! ni *Habeebullahi* Allah ka kawo Mani mafita, _*Nikam nace to ameen BB Smart*_ Jiki a sanyayye naga yasauke hannun tareda juyawa zaya fita, sai kuma naga yanufi gurin sauran abinci spoon naga yadauka tareda alalan yakai bikinsa, (Wayyo😂ku readers ku tayani gani dama BB Smart bai koshi bane?.. kodai dadin alalan ne yasake janshi zuwa karawa)😜 Saida yatauna dadin yasake ratsa shin Sannan yace to wai shi wannan din mene ne?..gashi kamar alala amma kuma ba shi bane to mene??, (nikam dana ke gefe nace alalan kwaine dan bani nima na lasa😋) tsaki yayi tareda cewa Oho! masu" KO" mene ne dai su suka sani marasa kunya yara kawai, kai! kaji mun yarinya har da wani cewa na biyasu" to ni 🤔Ina nasan ma ko menene balle nasan yadda akeyi, mtww! har da cewa nashiga kitchen hmm aizan Kama kine yarinya sai kingaya mun Dani dake wazaya shiga kitchen din Sannan yajuya yafita jiki a matukar mace. *Deeya* "KO koda tashiga daki ta'iske *Feeya* saman gado dunkule sai dariya takeyi, kasan cewar tana shiga dakin sai talab'e jikin kofa tanajin duk diramar da sukeyi, Da sauri *Deeya* tahau saman gadon ta d'aka mata duka abaya tareda cewa au dariya ma kikeyi KO?..cikin dariya tace to my sweet *Deeya* idan banyi dariya ba me zanyi?.. tace "OK yayi dai-dai wato maimakon ki tsaya murama abunda yai mana shine kika gudo ki ka barni KO?.., dasauri tazaro 😳 tareda cewa ke! sweet *Deeya* murama kodai murame, tsaki tayi tareda cewa aini wlhy saida na rama tace to aike babba ce; tace Oh! shine kika gudo kika barni wato ni yaimun zalundin da yasa bako??, tace hmm aike gani nayi kamar baki jin tsoron shi" tsaki tayi tace wlhy inajin tsoron shi fiye da yadda kikeji kawai dai karfin hali ne "KO yanzu taba kirjina kiji yadda yake bugawa, saboda tsabar tsoron shi" amma haka na tsaya nafada masa magana nagudo. tace hhh yarinya ai zakiyi bayani idan kuka hadu badai har da Ce masa" kikayi yashiga kitchen ba, 😂 Kai! gaskiya sweet *Deeya* yaukin samo Hmm *"Habeeb* murmushi tayi tace ai shima yau yasame mu damuka dafa abinci yazauna yacinye; kuma dakike cewa zamu hadu dashi basai na tsaya ba, dariya *Feeya* tayi tareda cewa "eh kam aikin iya ballewa da gudu kamar barewa,😂. Dariya *Deeya* tayi tare da cewa to aike ma kin iya gudun tunda da anfara magana saiki fece da gudu kibarni, ke! yanzu nidai me zamuci ne nifa yinwa nakeji sosai?..tace muje muci wanda muka 'ajiyema "Hajiyar mu, tace ayya ita kuma fa?? tace to ai guda uku ne basai mu bar mata daya ba tace "OK to muje Sannan suka fita. suka nufi kitchen suka dauko alalar guda biyu suka dawo falo, da filet din "dayaci suka ci suka sha zobon bayan sun gama ciki sai suka sakeyin alwala don suyi sallar isha'i. Shikam *Habeeb* yana fita yanufi masallaci yasake yin alwala yashiga ya gabatar da sallar isha'i, bayan an idar sai sukayi karatu kamar yadda suka sa ba sannan suka fito, shida *Harees* inda *Habeeb* yanufi part din shi shikuma yanufi part din Hajiya. *Feeya* kadai ya'iske afalon sama tana ganin shi tamike zata gudu, dasauri yace haba me Darajata kefa nazo gani shine kuma zaki gudu, ahankali yakara sa gurinta; harsunajin kamshin turaran juna ido ta rufe cike da kunya, murmushi yayi tareda cewa kina lafiya?.. kaita gyad'a alamar "eh Kai me Darajata kiyi magana mana naji sweet voice dinki; shuru ba tace komai ba, yace ok shikenan tunda bazaki ce komai ba, to amma dai kin karanta sakona KO?? kaita gyada yace to ina amsa ta, cikin daddad'ar murya ta me tsuma masa zuciya aduk lokacin daya jiyata tace yana gurin sweet *"Deeya* yace yesss! naji muryar nan me dadi, da gudu tanufi daki tana dariya, Shima dariya yayi tare da cewa pls kice takawu mun gani nan inajiran ta. yana tsaye har *Deeya* tafito gaida shi tayi tareda muka mashi takardan Sannan, tace pls Hmm *Harees* kayi hakuri da abunda yafaru dazu kaji?? murmushi yayi tareda cewa nayi musamman da'aka bani amsa ta, Ina fatan yazamo me dadi yafadi yana dariya itama dariyar tayi, tace Insha'allah yace to nagode mu kwana lafiya tace Allah yasa, Sannan kice nace me Darajata ta kwana lafiya tareda ni acikin ZUCIYARTA" murmushi tayi tace to Zan fada tareda nufar daki shikuma yafita. ******* Da misalin karfe 9:00pm *Habeeb* ne zaune a babban falon shi nakasa yana kallon labarai, sai ya tuna da sakon da "gwamna ya bayar akawo masa tsaki yayi tareda tashi zaya nufi daki, sai ga *Jana* tafito cikin wata arniyar rigar bacci wadda kallo daya *Habeeb* yai mata yaji wani irin bu, ganin zaya shiga daki yasa tayi sauri karasawa gurin shin zata farayi masa kwarkwasa yai saurin dakatar da ita dacewa" kibari anjima zan ne me ki yanzu inada aikin da zanyi kaita gyada, Saidai kallo daya zakai mata kagane ba taso hakan ba, don haka nema yasa ta zauna jagwab saman kushin tana cizon leb'e, yayinda shikuma yashige daki envelop din yadauka dake saman gado tareda zama gefen gadon, yaciro takardan yafara karanta wa kamar haka. *_Zuwa ga Hon Habeeb H Soro_* *_Dafatan kanacikin kushin lafiya Allah yasa haka_* *_Ameen,dafarko ina kara tayaka murna samun kujerar sanata Allah ya tayaka riko ameen,_* *_sanna ina neman afuwarka abisa abinda "Mustafa yaimaka don Allah kayi hakuri kuruciya ce,_* *_Sannan Mustafa yanuna mani yanason kanwar ka "Haleematus-Sadeeya_*, *_so Idan ba damuwa ina nema mashi Auren "ta agurin ka,_ _kahuta lafiya inajiran amsar ka nagode daga gwamna._* Zumbur *Habeeb* yamike tamkar ancikara mashi allura,cikin tashi hankali yace?.. Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:47 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 2⃣6⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Me?...Ina ai bazai yuba da sauri yafita daga daki, *Jana* tana zaune afalo yawuce ta cike da tashin hankali, tana ganin fitar shi tayi saurin bin bayan shi don taga iya yanufa, gani tayi yanufi hanyar fita gidan alamar zaya gidan *Harees* kenan; kuma tasan idan yaje yana dade wa kafin yashigo gida, don haka dasauri takoma falon tadauki wayar ta takira layin Ado, tabud'e kara tace kayi sauri kazo yanzun nan "yafita kuma nasan gidan "wannan banzan abokin nashi yaje; kuma bazaya dawo ba sai 12:00pm do haka kazo muyi abinda zamuyi kafin yadawo. yace karki damu *Jana* ta nima nakasa hakurin rashinki shiyasa ma nakamo hanyar zuwa gurin ki, yanzu haka ma nakusa karaso wa bakin kofar gidan Ku tace to shikenan bari nafito sai nashigo dakai; kasan wannan megadin yacika binciken tsiya, yace haka ne ai shiyasa nayi wannan dressing din duk binciken sa bayaza taba gane ni namiji ne ba, tace yauwa Adamcy na shiyasa nake mugun sonka yace nima haka tace amma fa kar kayi magana don kar yagane cewa kai namiji ne, idan kazo kawai dai ka kwankwasa kofa yace to, sannan ta kashe wayar. tareda fita ta'isa bakin kofar dakin megadin ta kwala masa kira baba Haladu yace na'am Hajiya tareda fitowa, yace gani Hajiya fuska ta yamutse tareda cewa Ina da bakuwa ne gatan zuwa, yace to Hajiya dai-dai lokacin da sukaji ana kwankwasa kofa dasauri Baba Haladu yace Hajiya "KO bakuwar Ce"?.. ta'iso tace "eh ita Ce", dasauri yaje yabude kofar sanye da bakin abaya da hijab har da nikaf dasafa duk kaki, da sauri yarufe kofar tareda juyowa yace sannu dazuwa Hajiya, da sauri *Jana* tace ayya Baba Haladu aibata magana da maza, yace Allah sarki aidama wasu ustazan haka suke basa magana da maza, musamman ma wayan da ba muharraman su ba tace "eh sannan suka nufi part dinsu. Direct dakin ta suka nufa dake sama, tuni Ado yacire bakar abayan da nikaf da hijab dariya suka yi gaba dayan su tareda da kokarin fara masha'arsu. _*Oh!🤔 su Jana wannan wani irin cin amana ne haka?.. abun yanzu har cikin gida ake kawo kwarto, to Allah ya shirya Ameen saidai kuma ajuri zuwa rafi watara na tulu zaya fashe ko ba haka ba readers??....*🤷🏻‍_ *Harees* kam koda ya'isa gidan su; direct part dinshi yanufa, zama yayi ya karanta amsar da *Feeya* tabashi yana karantawa yana sakin lallausan murmushi, bayan yagama karanta wa sai ya linke takardan tareda cewa nagode sosai me Darajata dakika karbi soyayya ta, Sannan yasa cikin aljihun jallabiya kasan cewar itace ajikinsa. Sai yanufi dinning don yaci abincin da Hajiyar su takawo mashi, bayan yagama Sannan yanufi kwanfuta da alaman akwai wani aikin dazaya yi. Yana cikin aikin ne kawai sai ganin *Habeeb* yayi yashiga dakin kamar anjefa shi wanda hakan ba karamin mamaki yaba *Harees* din ba, don shi sai mayaji kamar *Habeeb* din baiyi sallama ba yashiga, Sai kuma yaga yafara safa da marwa, ga kuma takarda ahannun shi, kallo daya yai mashi ya hango tsantsar tashin hankali a tareda shi; hakan ne yasa yai saurin karasa aikin dayake tareda rufe kwanfutar yamike yanufi *Habeeb*. Kafadar shi *Harees* yadafa tareda cewa dan uwa naga kashigo ahargitse me ke faruwa ne?..bai Ce komai ba, saidai yamika mashi takardan karba yayi tareda fara karanta wa bayan ya gama karanta wa sai ya washe baki😁, yace Kai! masha'allah amma naji dadi dajin haka, kai! dan'uwa wannan "ai abun farin ciki ne "Mustapa ai na tsatsen yaro ne dazun dinma matsala akasamu yanzu Kuma komai yawuce, kaga shikenan sai hada auren danamu tunda nima me "Darajata ta karbi soyayya ta, Cikin tashin hankali *Habeeb* yace to ni kuma fa?..Cikin mamaki *Harees* yace bangane Kai kuma fa ba??..ido ya rintse tareda turo hannun shi Cikin lallausan sumar kamshi; sannan yabude idon aikam tuni har sun chanja kala, sai kuma yafurzo da wata iska mezafi ta bakin shi sannan yafurta lna *SONTA"* fa, Cikin matsanancin mamaki tareda zaro😳yace wa "kakeso?.. harara *Habeeb* ya zabgawa *Harees* din tareda cewa aikasan kowa" nake nufi, baki🤔yakama tareda cewa Oh! Ni *Hareesu* to ni yaza'ayi nasan kowa kakeso tunda niba allan musuru bane umm??; Dakarfi yace *"LEEMAH* nake *SO* inasonta! inasonta!! inasonta!!! sosai fiye da yadda nakeson Kai Na,duk wani abu Da kaga inayi karfin hali ne kawai amma wlhy inason ta" cikin mamaki me dauke da tsokana, domin tuni *Harees* ya fahimce shi amma sai, yace Oh!🤔 yanzu kai saboda Allah Leema ka keyima irin wannan son haka amma ka kasa mallakarta?... Cikin bacin rai *Habeeb* ya cakumi kwalar rigar *Harees* din dakarfi yace banason iskanci *"Leemah* nace ba lema ba, kuma kasani sarar cewa *"Haleematus-Sadeeya* nake nufi inaso, yace Oho! to sakar mun kwalar riga kar kayima me "Darajata hasara, sakar mashi rigar yayi tareda zama yana sauke wani irin numfashi, shima zaman yayi tareda cewa to ai sai kace mun "queen of beauty kakeso, Cikin hasala yace yesss! ai kasani i love "her since. Dariya ce takwa ce wa *Harees* aikam tuni yafara yinta har da rike ciki saida yayi me isar shi tukun Sannan ya tsaya, ya kalli *Habeeb* yace Alhamdulillahi! "anzo gurin kenan KO?..bai jira amsar shi ba, ya cigaba dacewa tabbas nasan kana sonta tun tsawon wani lokaci, Kai idan ma banyi kuskure ba tun tana cikin zanin goyon ta" ko?.. kai *Habeeb* ya gyada tamkar k'adan gare tareda tsura masa kyawawan idanun shi, *Harees* yace yauwa amma kai atunanin ka bansan kana sonta bako?.. Shiyasa naitayi maka hannun ka me sanda amma sai kanata basarwa tareda bonewa, wai kai adole sarkin yan *ZURFIN CIKI*, to aiga irinta nan wanda shinake ta gudar maka tun tuni amma kakiya sai kana tafaman kunshe abu acikin ka, kai! "ai kama gode sakon bata hannun su" Abba yazo ba; tabbas in data hannun su" yazo da sunan ka sorry domin kasan su sarar cewa su" din mutane ne masu alfarma. Cikin sanyi murya *Habeeb* yace to yanzu meye abun yi?..wlhy inason ta irinson da bansan adadin shiba bana kuma son narasa ta, yace yanzu bari na dauko maka biro da takarda ka rubuta masa "amsar anyi mata miji, sannan ka rubuta ma "Queen of beauty kana son ta kamar yadda nayima me Darajata" wanda dama nadade inafada maka lokaci nake jira, so lokacin yayi kuma nafada "mata ka gama amsar data" bayi yafadi tareda ciro takardan. Yamika mashi bamu su *Habeeb* yakarba yakaran Sannan yamika mashi, ido ya yarintse sai kuma yabude cikin sarkewar murya yace bani dai na rubuta ma "gwamna amsa, amma bazan iya rubuta ma taba domin yin hakan raini zanjama kaina, tsaki *Harees* yayi dai-dai lokacin da dayake mika mashi takarda da biro, yace matsalar ka kenan saikace wai zasu" raina ka nikuma banga wani rai ni dake tsakanin ka dasu" ba, su" da suke tsoron Kama. yace haka ka kegani amma *"leemah* tarena ni rashin kunya ma fa take mun, dazuma fa ce" mun tayi wai nashiga kitchen daga kawai sun ajiye abinci naci, nan yafada mashi abunda yafaru. dariya *Harees* yayi tareda cewa ah! to kai kuma aiba'a haka, yace yinwa nakeji so nikam naga abinci shiyasa naci. murmushi yayi yace to shikenan nidai yanzu kafa da mata kana son ta; *Habeeb* yace nifa bazan iya fada ma taba, yace to ni gobe zan fada ma Abban mu kaga sai atsayar da maganan agurin mitin KO?.. dasauri yace a ah! karka fada, nan dai suketa faman jayayya yana cewa zayafadi shikuma *Habeeb* yana cewa kar yafadi, cikin bacin ran *Harees* yace to wai kai yakake son ayine?.. bai ce masa komai ba saidai yadauki ta takardan da yarubuta ma "gwamna amsa, yafita alokacin karfe 10:30pm. ******** Su *Jana* kam saidai11:30pm sannan ta sallami Ado saida tabbatar *Habeeb* yashiga daki ta kuma tabbatar ya kwanta, sannan tarakashi bakin get. tana kokarin bude mashi kofa yafita sai baba Halidu yajiyo motsi don haka dasuri yafito yana cewa wanene?.. Cikin kwantar da murya tace baba nice ba kuwa tace zata tafi gida, cikin mamaki yace ah! Hajiya ai nace ko nan zata kwana; tace a ah zata tafi gidane yace Allah sarki tareda bude kofar yafita, ita kuma tajuya cikin gida shikuma Baba yakoma daki. Shikam *Habeeb* koda yakoma bai kwanta ba asalima daki yanufa yahau kwanfuta yafara aiki, saidai kuma wani abun mamaki baya game abun dayake saboda tsabar tunani dayake, yayinda *ZUCIYAR* shikam sai bugawa take wanda yarasa dalilin dayasa yake jin haka, Sannan kuma aranshi sai yana jiyake kamar zayarasa *Sadeeya*. Har misalin 1:00pm *Habeeb* baiyi aikin komai ba gani yai yana shirin yin barna, don haka saiya kashe kwanfutar yashiga toilet yadauro alwala yazo yafara gabatar da lafila inda yaita rokon Allah yazaba masa abunda yafi zama alkhairi tsakanin shida *Leemah,* saida yaji ankira sallah asuba sannan yanufi masallaci. ****** Washegari da misalin karfe 10:30Am *Deeya* Da *Feeya* ne zaune a falon kasa, fito wansu kenan da'alama sun fito gurin mitin din kenan, sai zuba dadda'dan kamshi suke suna sanye da wata farar atamfa me ratsin bulu, anyi masu irin dinkin da'ake yayi yanzu wato me fadin hannu wanda tsawon rigar yakusa kaiwa guiwa basu daura dan kwalin kayan ba, sai suka dora gyale bulu akai wanda yasauko kafadar su sunyi kyau sosai yan biyun Hajiya. Sai fira suke abun su gwanin sha'awa, inda naji *Deeya* tana cewa yau su" Adda Mamu basu zo dawuri ba *Feeya* tamike tareda cewa "eh fa sweet *Deeya* bari naje nayi fitsari tace "OK, tareda jingina bayan ta da kushin tarufe ido tana saurare kira'a. Kasan cewar idon ta rufe yake don haka batasan shigarsa falon ba, saidai taji kamshi turaran shi wanda yasa tayi sauri bude ido, gabanta ne yafadi sosai saka makon gani *Habeeb* tsaye a gefan kushin din da take zaune yakafeta da idanu, yana sanye dayadi baki wanda akayi masa aiki dazare yalo irin dinkin nan ne me kama jikin mutun, kanshi ba hula hannunshi daure dawani tsadaddan agogo kafarshi sanye cikin irin takalmi nan me rabin shi abude, gaskiya yayi kyau sosai. Dasauri tamike zata gudu yace kina ma tsawa daga gurin nan Zaki sani,don haka ta tsaya cak! saidai jikinta sai rawa yake matsawa yayi kusada ita har suna jin daddad'a kamshin turarensu wanda yasa zuciyoyin su bugawa a lokaci daya, dasauri ta daga kaita kalle shi shima ita yake kallo hakan neyasa tai sauri dukar dakai kirjinta yana cigaba da bugawa, yayinda shikuma yahade fuska yace dani dake wanene yaka mata yashiga kitchen?.. Cike da tsoro tace nice, yace amma shine jiya kika ce nashiga kitchen nayi girki saboda kin raina ni ko?..dasauri tace don Allah kay... katse tayayi dacewa shittttttt! banaso ina magana a nayi, Cikin rawar murya tace to kayi hakuri bazan sake cewa ba, baki yatab'e yace yasunan wannan jagwalgwalon abun nan najiya?.. Dasauri ta kalle shi da mamaki jin abunda yafada, yace malama tambayar ki nayi ba kallo na nace kiyi ba, baki taturo tareda cewa sunan shi alalan kwai, yace to naji wuce bani guri. Da sauri ta gudu saida ta hau saman, bene sannan tajuyo ta murgud'a masa baki 😏sannan tace kajishi;saida ya zauna yacinye abu sannan zaice wai jagwalgwalo, saida kuma jagwalgwalo yayi Rana tunda yacika stomach tafadi tareda kyalkyacewa da dariya 😂 ,don haka kar amanta sunanshi alalan kwai 😜 sannan takarasa hayewa da gudu tashige dakin su, Shima dariyar yayi tareda cewa yi ahankali *Leemah* ta; sarki tsokana karki fadi sai kuma ya lumshe ido yana jin *SONTA* yana ratse jininshi ahankali yabude idon, sannan yace inason wannan *DIRAMAN* _between me and U,_ sannan yayi murmushi tareda girgiza kai yashiga dakin Abba don su gaisa. ******* Koda12:00pmm babban falon yacika kamar yadda suka saba dukka family sun hadu ya'ya' da jikoki, saida sukaci abinci sannan suka zauna mitin din *Deeya* Da *Feeya* suna man ne jikin Hajiyarsu; kamar koda yaushe Baffa ne yabude taron da addu'a bayan yagama, sai Abba yai gyaran murya tareda cewa Alhamdulillahi! mungode ma Allah daya sake muna mana wannan Rana lafiya, wacce tayi dai-dai da kammala karatun yan biyu Hajiya, kuma dama kowa yasan al'adar gidan nan duk wacce ta gama secondary school, aure ake yimata saidai idan taje gidan "mijin in ya amince ta cigaba da karatu to, idan kuma bai amince ba sai tayi hakuri ta zauna tayi bautar ubangiji, koba haka ba?..yan' uwana Baffa da Baffa Al-mustapa sukace wannan haka ne. yace yauwa shiyasa muka yan ke shawarar sanar daku wani hukunci damuka yanke, tareda wani *SIRRIN* da baku saniba, don haka muka ga yaune yadace kusan dashi" Bismillah Alh Al-mustafa kasanar dasu, yace "a ah Alh kasanar da su kawai, *Habeeb* kam jiya yi kirjin sa yana bugawa Wanda yarasa dalilin dayasa yaji hakan, Abba yace to shikenan dama munasan mu sanarda ku cewa zamu hada *Harees* da *Safeeya* aure, insha'allahu ranan jumma'a za'a daura auren sai ayi buki ranan asabar tareda na *Haleematus-Sadeeya* da Na ALLAH, tunda dama su anriga "an daura auren su, cikin miliyoyin mamaki *Habeeb* yace... *_Don Allah kuta yani da addu'a bani da LAFIYA pls_*👏. Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:47 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 2⃣7⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ "Abba kana nufin ni *Habeebullah* aka daura ma aure da *Haleematus-Sadeeya* tanan gidan?..Abba yace itafa, wani irin farin ciki ne yarufe *Habeeb* wanda tunda yake bai tabajin irin saba sai ranan, "Yayinda matsanancin mamaki yaciga mutanan dake falon musamman su Adda Mamu, saidai kuma wani abun mamaki banda Hajiya da Inna da kuma Hajiyar su *Harees,* sukam da'alama dama sunsa da maganar. itakam *Deeya* zumbu tamike daga jikin Hajiya yayinda taji gabanta yayi wani irin azababben bugawa, kyawawan idonun ta take warewa cike da firgici abunda kunnu wanta sukaji, cikin tsoron tace Sweet *Feeya* kema kinji abunda naji Abba yace"?..kafin duk *Feeya* tabata amsa, taji Abba Na cewa tabbas an daura muku aure tun tsawon wani lokaci wadda nasan zakuyi mamaki jin haka, kuma nasan zakuso kuji shin dawani lokaci aka daura Auren, Adda Mamu ce tace gaskiya Abba zamu so muji murmushi yayi zayayi magana kenan sai sukaji, kukan *Deeya* tana cewa shikenan itakam ta mutu tunda aka aura mata Hmm *Habeeb* shida baya SONTA, shida yake duk...takasa karasawa saka makon wani irin tsawa da Baffa yadoka mata, Wanda yasa gaba daya falon akai tsit domin ba'a taba jin yadaga murya haka ba, Cikin bacin ran yace *KYAUTA* ashe baki da hankali bansani ba..., Dasauri tafada jikinta Hajiya tana kuka tace Hajiyar mu nikam banason Hmm *Habeeb* tunda shima baya sona, cikin tsawa Baffa yace ke! *KYAUTA* ki kiyaye ni kinji ko?.. Kuma muddun nasake jin kince tak! sainayi kasa-kasa dake agurin nan, Kai kaga mun marar kunyar yarinya. Sake rungume Hajiya tayi tana kuka sosai jikinta sai rawa yake, Wanda hakan yasa jikin Hajiyar yai sanyi, domin batayi tsammanin jin haka daga bakin *Deeya* ba, saidai kuma idan akai la'akari da yadda babu jituwa tsakanin ta *Habeeb* din, cikin karfin hali tace to kiyi shuru hali dubu na zansan yadda za'ayi kinji ko?.. kai ta gyada, tareda sake lahewa jikin Hajiyar saikace yar mage. Shikam *Habeeb* mutuwar zaune yayi, yayinda kirjinshi ke miliyoyin bugawa, kallo daya zakayi mashi ka hango tsantsar tashin hankali a tare dashi, Abba ma jiki shi yayi sanyi cikin kwantar da murya yace kiyi hakuri *Sadeeya*, tun ranan da'aka haifeki na bukaci Baffan ki daya ba Na ALLAH auren ki idan Allah yaraya ki, Amma sai Baffan ki yaimun wani irin halacci wanda bazan taba mantawa dashi ba, domin kuwa cewa yayi ai Na ALLAH shine d'ansa ke kuma 'yata ce don haka ga sadaki yaciro acikin aljihun shi yace yana nemar wa dansa auren 'yata, jin dadi abunda yaimun yasa nace na bashi yace to yana neman alfarman da'a daura auren nace mashi ba damuwa don haka atake aka daura aure ku, ida ni nazamo waliyin ki shi kuma yazamo waliyin Na ALLAH kuma Alh Al-mustafa shine sheda KO" ba haka akayi ba?..Baffa Al-mustafa yace haka akayi, To saidai kuma bamu san haka abunzai kasance ba da bamuyi saurin yanke hukunci ba, amma ki kwantar da hankalin ki tunda baki son Na ALLAH za'a raba auren, cike da tashin hankali *Habeeb* ya kalli Abba, yayinda Baffa yace haba Alh ai hakan bazaya taba yiyuwa ba, aure kam tsakanin ta da *Habeebu* anriga andaura shi, kuma ita ba ta'isa tasa'ara ba shi ba; kuma KO" bayan raina tace zata tilasta araba auren tada *Habeebu* ban yaf... Dasauri Abba yace haba mlm Yusufa meye haka kake kokarin furtawa?.. Cikin bacin rai yace bari Alh yau *KYAUTA* ta batamun rai matuka, yace to kayi hakuri ai abun baikai na'ayi mata mugun lafazi ba domin akwai kuriciya atareda ita; Baffa Al-mustafa yace kwarai kuwa kayi hakuri ita kuma abita ahankali insha'allahu komai zayayi dai-dai ne. yace to yanzu idan akwai sauran bayani sai ayi Abba yace "eh to inaganin kamar babu sauran wani abayanin ko mlm Yusufa?.. yace "eh to saida kuma ban saniba KO akwai me magana?.. kowa yace "a ah Abba yace to shikenan Mlm Yusufa ayima na Addu'a, nan Baffa yarufe taron da addu'a yayinda kowa yatashi jiki bakwari su Adda mamu sukaya masu Hajiya sallama suka tafi, lnna rai bace tanufi part dinsu inda Baffa da *Hafeez* suka rufa mata baya. Duk farin cikin DA *Feeya* takeji na cewar Hmm *Harees* zaya zamo mijinta nan da sati daya duk ya gushe, saka makon ganin halin da *Deeyar* ta take ciki Haka shima *Harees* duk sai yazama wani irin domin shima baiyi tsammanin jin haka daga bakin *Deeya* ba, saidai kuma idan akai la'akari da irin abubuwan da *Habeeb* yake mata dole zata Ce baya SONTA, jikin bakwari yabi bayan *Habeeb* saidai kuma gayi yayi dasauri *Habeeb* din yabi bayan Abba zuwa dakin shi, don sai shima yabi baya Baffa su. Dai-dai lokacin da Abba zayashiga dan madai-daicin falon dazaya sadashi; da dakin shi sai yaji kamar tafiya abayan shi don haka dasauri yajuya *Habeeb* yagani baice masa komai ba ya shiga falon, shima *Habeeb*; yashiga zama Abba yayi akan kushin yayinda *Habeeb* ya zauna kusada kafar Abban. Cikin sarkewar murya yace Abba meyasa kuka aura mun *"Sadeeya* tun tana jaririya?..Abba yace munyi laifi ko?...yace a ah Abba ba nufi na kenan ba, yace to meka ke nufi?..yace kawai inason nasan dalilin kun nayin haka, Abba yace *ZUMUNCI* shine dalilin dayasa mu kayi haka wanda muna son yadore, har jikoki saidai inaga hakan bazai yiyuba, yace Abba saboda me zakace" haka?..yace saboda *"Sadeeya* bata sonka shiyasa ma zan raba auren naku, Dasauri yace Abba don Allah kar karaba Auren nan yace saboda me?.. yace saboda Ina SONTA Cikin mamaki Abba yace kana SONTA fa kace?.. (Abunda yasa Abba yai tambaya saboda yana zaton KO" shima *Habeeb* bayason *Sadeeya* ne, kamar yadda itama tace bata son shi; koda yake ita harda kuruciya). Yace Abba Ina SONTA sosai irin Wanda bansan iyakar shi ba, nasan itama wata rana zata sonni idan tagane ni me SONTA, domin tun ranan da'aka haifeta zuciya take SONTA kuma har yau ban daina jinson ta" yaragu a zuciyata ba, shuru Abba yai yana kallon shi zuciyar shi cike da mamaki yace amma baka taba gaya mun ba, koda yake kai mutun ne me tsananin zurfin ciki, wanda ni har tsoro zurfin cikin ka yake bani, ayya na Allah zurfin cikin nan baya cutar dakai kuwa?.. shuru yayi bai Ce komai ba, Abba yace don Allah karage zurfin Cikin nan koda yake nasan ajininka yake amma karinga yin kokari kana furta wani abun dake damun ka kaji ko?.. cikin sanyi murya yace to Abba zanyi saidai don Allah Abba kar karaba auren nan, kuma na yimaka alkawari zan riketa" amana kuma insha'allahu ta sanadin Auren nan zumunci mu zaya sake karfi fiyeda yanzu, Abba to Allah yasa yace ameen yanzu idan akai sallah zaka tafi ko?..yace Insha'allah, yace to ka kwantar da hankalin ka kazamo mutum me adalci kayi aikinka da gaskiya da amana, saikaga al'umma suna kaunar ka. yace to Abba nagode, yace ba damuwa kaje Allah ya tsare hanya insha'allahu wani sati idan kazo zaka tafi da matarka, amma kayi kokarin sanar da "Murjanatu tunda ita duk yadda akaso taringa tsayawa gurin mitin din "takiya, ZUCIYAR shi cikeda farin ciki yamike tare da cewa to Abba sannan yafita. ****** Part din shi yanufa koda yashiga kwance ya'iske *Jana* akan kushin tana aikin daddana Waya, tsaki yayi tareda zama a kushin yace ki tashi inason zanyi magana dake; tashi tayi tareda ajiye wayar ta maida hankali akan shi, ba tareda bata lokaci ba yafada mata maganar auren shi da *Deeya.* Zumbur tamike cike da tashin hankali tace kan uba, dasauri yace I hope dai bakan ubana bako?.., bata saura reshi ba ta cigaba dacewa wannan ma ai maganar banza ce, zumbur yamike tareda doka mata tsawa Wanda yasa takoma ta zauna ba tareda ta shirya ba, yace wake maganar banza iyayena?.. tace to aini bance su" ba amma dai wannan cin amana ne ya za'a daura maka aure, ni matarka bansani ba, tsaki yayi yace bakiji abunda nafada maki bane ko?.. tace wannan ma ai rainin hankali ne taya za'a Ce tun tana jaririya za'a daura maku aure, kawai dai cutata akesonyi shiyasa za'ace haka kuma bazan yadda ba sai "anraba auren nan don wlhy ban shirya zama da kishiya ba eheee, Yace abunda kuma baki isa akanshi ba kenan kinji KO?.. don haka banason surutun banza dama, nashigo nafada maki ne so kuma nafada maki do haka na fita hakkin ki, kuma ranan asabar zata" tare sannan yafita yabarta tana ta masifa dasauri tadauki wayar ta, tanufi sama kamar mahaukaciya tana kiran layin shafa kawarta. Koda *Habeeb* yafita gurin *Harees* yanufa zaune ya'iske shi falo yazabga uban tagumi, yana ganin *Habeeb* yai sauri yamike ya tareshi, tareda cewa dan'uwa na biyoka saina ga kashiga gurin "Abba yace "eh dai-dai lokacin da suka zauna, *Harees* yace to ya'akayi ne?.. nan *Habeeb* yafada masa yadda duk sukayi da "Abba fuskar shi dauke da farin ciki, yace Alhamdulillahi! yanzu ka kwantar da hankalin ka insha'allahu komai zaiyi dai-dai ne, kawai dai abunda nakeso dakai shine duk wani abunda kasan kana yimata Wanda yasa take ganin kamar bakason ta to ka daina, kajata" ajikin ka sosai wanda ta haka ne zaka dasa son ka acikin ZUCIYARTA" kuma baza kasha wuya gurin yin haka ba domin itadin "yarinya ce, kagane ai?.. Cike da _confidence_ *Habeeb* ya daga kai tareda cewa insha'allahu, nan dai suka cigaba da fitar su suna cin kin fitar ne sukaji kiran sallah don haka suka nufi masallaci. ***** Dakyar Hajiya tasamu *Deeya* tayi shuru, kwance take akan gado saidai duk Rabin jikinta akan cinyar *Feeya* yake, wacce daga lallashin *Deeyar* itama tabuge da kukan Cikin sheshshe ka tace sweet *Feeya* ai kema kinsan hmm *Habeeb* bayasona tunda sai yayita mun tsawa da zaremun idon nan nashi masu ban tsoro kuma d'an abu kad'an idan nayi mashi sai rankwashi ni, ko ya murd'e mun kunne da baki ta karashe fadi cike da tausayi kanta, Cikin kwantar da murya *Feeya* tace to kiyi hakuri kinji my sweet *Deeya* ai yanzu bazai sakeyi maki haka ba tunda ke matar shi ce, batace komai ba saidai baki data turo tare da sake gyara kwanciyarta ajikin *Feeya.* _Nikam nace Oh! su *Deeya* sarkin son jiki☺_ Suna haka sukaji kiran sallah azahar don haka suka tashi suka nufi toilet don suyo alwala, bayan sun idan da sallah suna zaune jugun-jugun ko hijab basu cire ba, saiga *Hafeez* yashigo suna hada ido da *Deeya* ya watsama ta harara, domin haushin ta yakeji ta batama Baffan shi da lnnan shi rai. yace *Sadeeya* zonan tareda juyawa yafita tashi tayi tabi bayan shi, rai bace yace saiki samu sawan zuwa Baffa nakira jitayi gabanta yafadi, zata koma daki dasauri yace ina kuma zaki?. tace zankira sweet *"Feeya* ne tara kani, hararan ta yayi tareda cewa ba sweet ba chingam dalla mlm ki wuce ki tafi ke kadai, haka tawuce jiki bakwari. Da sallama tashiga falon nasu" Baffa dake zaune akushi ya amsa casbi ne ahannun shi yanaja da'alama daga masallaci yake, yayinda lnna ke zaune gefen shi zama tayi kusada kafar Baffa tace sannu Baffa ina wuni?.. lnna ina wuni shuru ba wanda ya amsa har sau uku basu amsa ba, kawai saita fashe da kuka tana cewa don Allah kuyi hakuri kar kuyi fushi dani wlhy bazan taba samun nutsuwa ba, idan har kuna fushi dani Baffana na tuba bazan sake bata maka rai ba lnna ta kiyi hakuri, ji sukayi duk tausayi ta Yakama su, hakan ne yasa Baffa ya dagota ya zaunar da'ita tsakiyar su yace ya'isa zamu hakura amma da sharadin bazaki sake cewa baki son *Habeebu* agaban mutane ba musamman gaba iyayansa, lnna tace to bashirman ma bace. Cikin kuka tareda rike hannun lnna tace nadai na, Baffa yace to sai kuma kin amince da auren dake tsakanin kuda shi; idan kuma bazaki amince bato ba zamu hakura ba kuma babu mu, babu ke dasauri ta kwantar da kanta akafadar Baffa tace na amince amma kace yadai nayi mun zalu ta karashe fadi tareda turo baki, ido lnna da Baffa suka hada sukayi murmushi domin sun hango tsabar kuruciya atareda 'yar tasu, kanta Baffa yashifa tareda cewa to shikenan zance afada mashi kinji *KYAUTAR ALLAH* Mu?.. tace to. Suna haka saiga *Habeeb* yashiga da sallama lnna ta amsa fuska sake, tace ah *Habeebu* ne?.. kanshi duke yace "eh domin yau wani irin kunyar su yaji yakama shi, *Deeya* kam jitayi gabanta yafadi don haka saita sake gyara kanta akafadar Baffa, Baffa yace *Habeebu* kashigo?.. yace "eh Baffa dama nazo nayi maku sallama ne zan tafi abuja yanzu, Baffa yace Allah sarki tafi yar yatashi kenan?. yace "eh yace to Allah yatsare hanya, yace ameen lnna ma tayi masa addu'a Sannan yatashi yafi. Baffa yace tashi kijeki yi masa Allah yatsare hanya, cikin shashsheka tace to tareda tashi tabi bayan shi shikam yana fita ya tsaya gefen kofa kasan cewar yaji abunda Baffa yace", tana fitowa taganshi tsaye itama ta tsaya bakin kofar dukar dakai tayi gabanta sai faduwa yake Cikin sarki war murya tace... *_Barkan muda jumma'a_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:47 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 2⃣8⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR Su*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* *Wannan page din nakune nabaku kyautar MASOYA* *KYAUTAR ALLAH CE a duk inda kuke musamman yan group Dina na ZUCIYATA CE* *Inayinku irin sosai din nan Love yours* 😘 ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Umm! umm!! Umm!!! dama Baffa ne yace" nazo nace maka Allah ya tsare hanya, kyakkyawan murmushi yayi tareda mika dogon hannun shi yajata zuwa faffad'an kirjin shi, saida yaji wani irin yarrrrrrrr! ajikin shi tareda bugawar zuciya amma haka yai mata lafiyayyan runguma, tareda sauke ajiyar zuciya me nauyi. ita kam ido tawaro cike da tsoro kirjinta kuma ya cigaba da bugawa yayinda jikinta yadauki rawa, saboda tunda take ba wani D'a namijin daya taba rike mata hannu to balle kuma rungumeta ta hakan yasa jikinta sake daukar rawa, tareda wani irin tsoro saka makon tunawa da maganar Hajiya don kaka sai kawai ta fashe da kuka me cike da tsoro. tareda cewa wayyo Allah na don Allah Hmm *Habeeb* kayi hakuri kasa keni ka daina tabani kaga"Hajiyar mu tace" idan muka bari namiji ya tabamu zamuyi ciki, tafadi tareda kokarin tureshi daga jikinta ido ya rintse saka makon jin kukan ta har cikin zuciyar shi, don haka saiya sake rungumeta sosai cikin sanyi murya yace *Leemah* ta kiyi shuru babu abunda zai faru, "Hajiyar mu tana nufin namijin da ba muharramin kinba, ni kuma kinga mijinki ne don haka babu komai. Sannan *Leemah* ta "amatsayin ki na matata bazaki zokice mun Allah ya tsare hanya ba sai ance kizo kice mun umm?..batace komai ba sai mutsumutsu da takeyi wanda so take kawai ta kwace kanta daga gare shi, domin ita bawai ta yadda Da abunda yafada bane, saidai kuma takasa don haka sai tayi tamo tana sauka ajiyar zuciya tareda shakar daddad'an tura ranshi, Sannan kuma kirjinta bai daina bugawa ba haka kuma jikinta bai daina rawan dayake ba. *Habeeb* kam yana jinta amma yakasa sakinta din kamar yadda tabu kata, asalima sake rungumeta yayi sosai domin yanayin dasu ke ciki yai masa dadi matuka, shi bai kima ace su dauwama haka ba, ahankali yace *Leemah* ta bakice komai ba wato hakan yana nufin da gaske baki *SONA* KO?.. Cikin rawar murya tace to ainima baka *SONTA,* Dasauri yadago kanta tare da zutsura ma kyakkyawar fuskar ta ido, yace waya fada maki banason ki?.. dukar dakai tayi cike da shagwaba tace to bakai bane sai kaita yimun tsawa da zare ido da rankwashi, har da matse mun baki kuma fa akwai zafi ta kareshe fadi cike da yanayin tana shagwaba. Murmushi yayi tareda cewa to kiyi hakuri kiyafe mun, amma nidai nasan ina sonki sosai irin son da bayaga "Hajiyarmu babu wata mace dana kema irin shi matsayayin ki acikin zuciyata me girma ne *Leemah ta*, dasauri tadago kaita kalle shi cike da mamaki! murmushi yayi yace kina mamaki! jin haka ne?..kaita gyada alamar "eh, yace *Leemah ta* kenan karkiyi mamaki! da lamarin ubangiji, domin ni tun ranan da'aka haifeki *ZUCIYATA* taka mu da kaunar ki, ido😳tazaro cike da matsananci mamaki! yace tabbas abunda nafada maki ba karya bane kuma ki tambayi *"Harees,* kuka tafashe dashi, cikin gigita yajata ya rungume tareda cewa me yafaru *Leemah ta??* cike da shagwaba tace to ba kai bane kace tun ranan da'aka haifeni ka kesona amma kuma sai, kayita yimun zalu, yace to kiyi hakuri kodama karfin hali nakeyi kuma daga yau bazan sake ba kinji?.. batace komai ba sai mamakin shi daya darsu cikin zuciyar ta, har tana fadi aranta wai yau ita ce Hmm *Habeeb* yakece ma yana son har da bata hakuri akan abubuwan da yai mata, tab! lallai yau za'ai ruwa da kankara. Cikin sanyi murya yace *Leemah ta* kinyi shuru kodai baki yafemun bane?... Cikin cool voice din ta tace nayafe maka amma kar kasake, dariya yayi tareda cewa to nagode kuma bazan sake ba insha'allahu to amma kefa; yanzu kina sona?.. tace nima bansani ba, murmushi yayi tareda cewa to shikenan ni Zantafi amma inason kiyi mun Addu'a kinji?.. ba tareda tadago Kai ba ahankali tace Allah yasa tsare hanya, yace yauwa *Leemah ta* ameen amma pls kibarni naga kyakkyawar fuskarta ki, yafada tareda sa hannun yatallabo fuskarta dasauri ta lumshe ido, Kuri yayi yana kallon tsantsar kyau irin na *Deeyar* *Feeya*, *KYAUTAR* lnna da Baffa hali dubun Hajiya😀, "Ahankali yace *Leemah ta* bake son ganin fuskata ne?.. cike da shagwaba tace to ni idonka tsoro yake bani, baki yabude tareda yin dariya yace Kai *Leemah ta* idon nawane yake baki tsoro?.. tace "eh, yace to bude idon ki ki kalli kwayar idona idan kikayi haka shikenan bazaki sake jin tsoro ba, "ahankali ta bude idon tareda tsura mashi Su, shidin ma ita yake kallo zuciyar shi cikeda matsanancin kaunar ta, tsawon lokaci suna haka can saita dukar dakai ba tareda tace komai ba, Shikam ajiyar zuciya yayi tareda cewa to *Leemah ta* zantafi meki keso nasiyo maki idan Zan dawo?.. tace ba bukomai, yace Kai *Leemah ta* bakison komai fa kikace?.. tace "eh yace to shikenan amma ni idan nadawo zakiyi mun jagwalgwalon nan me dadi?.. dasauri tarufe fuska tana dariya, shima dariyar yayi tareda sake rungumota jikinshi yace Allah akwai dadi jagwalgwalon nan umm umm Ina sunan shi yauwa natuna alalan kwai KO?..yafadi tareda kashe mata ido daya, murmushi tayi tareda daga Kai alamar "eh. yace yauwa to zakiyi mun idan nadawo?.. tace "eh yace nagode to bude ido muyi sallama, tana budewa yasake ta tareda yi mata kiss agoshi sannan yace byeeee!, tareda wucewa tagefen ta, baki tabude cike da mamaki aranta tace oh🤔wai dama haka Hmm *Habeeb* yake very simple amma sai yai tayiwa mutane masifa, tana tsaye har yashiga part din Hajiya Sannan tashiga falon. Mamaki ne Yakama lnna da Baffa ganin yadda tashgo fuskarta dauke da farin ciki sabani yadda tafita, kamar ba'ita ne taci muka ba, fuska sake tace Baffa Hmm *"Habeeb* yatafi Baffa yace to madallah yanzu zonan ki zauna kiji yafadi tareda muna mata gurin data tashi, Bamu su taje ta zauna cikin hikima irin tasu ta manyan mlm yaimata nasiya me kashe jiki, dangane da auren *Habeeb* dake kanta, Sannan ta tashi tafita zuwa part din Hajiya. ******* Bayan *Habeeb* yashiga ya sallami Hajiya Sannan yafito yanufi part din shi, saidai wani abun takaici shine koda yashiga bai'iske *Jana* ba sai me aiki dasu juinor, dagudu sukazo sukai mashi oyoyo, lili mama yadauka tareda Shafa kam Junior, yace Ina momin ku take?.. Junior yace tafi unguwa lili mama kam baki ta tabe tareda cewa Dad shine kuma bataje dani ba, yace Sorry bari nakira ta koda yakira layinta akashe, tsaki yayi tareda cewa my lili wayar ba tashiga yanzu dai kunci abinci?..suka ce "eh, Yace to ni zanshiga wanka amma idan nafito zan tafi abuja so kuje part din Hajiyar mu idan zan dawo me zan siyo maku?.. dauri sukace yeee! Dad sweet and ice cream zaka ciyo mana inji cewar lili mama; Junior yace Dad har da biscuit, yace to tareda sauke lili maman suka fita da gudu. Dakin sa yashiga ba tareda bata lokaci ba yashiga wanka, bayan yafito ya shirya cikin hadadd'en suit blue yai masa kyau sosai Sannan yadauki wata yar karamar jaka baka tareda wata babba itama baka cewadda da'alama kayan sawan shine acikin, sannan yadauki wayoyin sa yafita. Direban sa yana ganin shi yafito yai sauri yakarbi jakar kayan yabude but yasaka, sannan yasaka karamar jakar abaya tareda bude masa mota yashiga, masu tsoron shima suka shiga ta su motar Sannan sukaja suka fitada dudu ZUCIYAR *Habeeb* cike da KAUNAR *LEEMAR* shi. ********** *Jana* kam lokacin data hau sama tana kiran layin shafa kawarta bai jeba, don haka sai kawai tadauki gyale da key mota tafita bata tsaya ko'ina ba Unguwar su Shafa inda take aure, ahar gitse tashiga gidan shafa nagani ta tace lafiya naganki haka?.. zama tayi jagwaf tamkar kayan wanki tareda cewa hmm! kedai bari inafa lafiya ke kinji irin masifa data sameni rana tsaka kuwa?..ido shafata zaro cike da tsoro tace ke! meyasa me ki?..tace kishiya wani uban asharar Shafa ta yanko tareda cewa BABBAN masifa kuwa "shi *BB* ne yai aure kuma yaushe?.. Nan tafada mata komai aikam cikin masifa tace aibe'isa ba wlhy wannan aicin amana ne, don haka tashi muje nakaiki gurin wani hatsabibin mlm sunan shi mlm dare me abun mamaki, bamusu *Jana* ta tashi yayinda Shafa ta dauki gyale ba tareda Neman izinin mijinta ba suka fita. Saida sukayi tafiya sosai kamar zasu fita cikin garin Bauchi tukun sannan suka shiga cikin wani daji, shima saida sukayi tafiya me nisa sannan suka tsaya nesa dawata bukka me lullubeda ganyayyaki sannan suka fito suka rufe mota suka karasa gurin bukkar da kafa. Shafa tace da *Jana* karki ga gurin babu mutane shi baifaye aiki da rana ba saida daddare, amma idan irin na gaggawa ne to yanayi da rana tace nagane, dai-dai lokacin da suka isagurin bukkar Shafa tarera kirari sannan suka shiga cikin bukkar. Bakine mutumin wul yana sanye da bakin kaya zaune a saman bakin buzu, gaba daya tarkacen dake gaban shi bakake ne babu fariko daya, ya kalli Shafa yace kinzomun darana tsaka kuma kinsan bana aikin rana, tace ayi hakuri mlm dare a taimaka kawata ce take da matsala, yace meke tace da'ita?.. Nan take *Jana* ta koro masa bayani ba tareda bata lokaci ba yai yansur kullen shi, sannan takalli *Jana* tareda cewa kinyi sake domin kuwa son wannan yarinyar yayi matukar tasiri acikin ZUCIYAR shi, wanda bayan son uwarshi babu na wata ya'mace acikin ranshi, ke bari nafada maki gaskiya niko d'igon kwayar zarrar SONKI ban gani acikin ranshi ba, Dasauri tace wlhy mlm karya kake "mijina yana sona kuma babu wata mace data keda tasiri a ZUCIYAR shi idan bani ba. Cikin bacin rai yakalli shafa yace shafa'atu tunda nake aiki ba'ataba karya tani ba sai yau, wacece wannan ita har ta'isa nayi magana ta karya tani?... Cikin rawar jiki Shafa tace don bakin aljani mlm kayi hakuri, yace kingama magana domin kin hadani da masoyina amma badan haka ba da tabbas yau saina koya ma kawarki darasi me muni, Shafa tace bakin aljani yahuci zuciyar ka, Shafa tace da *Jana* ki bashi hakuri, tace Allah ya baka hakuri Shafa tace ke! cewa zakiyi bakin aljanu yahuci zuciyar ka, nan dai tafadi sannan yace tafadi abunda takesan ayi mata". Da sauri *Jana* tace mlm kashe "ta nake son ayi, yace bazata kasu agareni ba domin addu'o'in dake jikinta sunfi karfina da aljanuna idan kuma nace zan kashe "ta dakarfi to saidai aljanuna sukone ni dake kuma mu mutu, ido 😳 *Jana* tazaro cike da tsoro tace.... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_*(Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:48 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 2⃣9⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Mutuwa kuma mlm?.. yace tabbas idan har mukace zamu kashe "ta mutuwa zamuyi, domin tsarin dake jikin "ta yanada matukar karfi sanna "ita kanta bata wasa da lbada, don haka yima irinsu" asiri yakamau nan take to sai anrasa rai nikuma banyi shirin mutuwa yanzu ba gaskiya. Cikin rawar murya tace nima gaski ban shiryawa mutuwa yanzu mlm yace to kingani, tace to mlm ka kyaleta kar akashe ta" amma kuma na tsaneta fa mlm banason "ta ko kad'an, don haka inason kayi "mata abunda zata zama da'ita da banza duk daya acikin gidan, Ina nufi kadasa tsana atsakan "su yaji "ya tsaneta sosai yaji aran shi bayason ganin ta kusa dashi. Mlm dare yace wannan abune me sauki yanzu aikin takanshi" zaya koma kenan?.., tace "eh mlm yakoma takan shi din domin yaci amanata, yace to bari mugani ta'ina zamu fara domin shima naga a tsaye yaka da ibada. Bayan yayi yan surkullen shi sannan yace inason kikawo mun gashin ganshi, KO rigarsa ke ko hular shice ki kawo mun, tace to mlm saidai akwai matsala yace menene matsalar?..tace yaune zaya tafi Abuja kilama yanzu yawuce, sannan maganar gaskiya mlm baya bari nashiga dakin "shi, saidai shi yashigo dakina idan yanada bukata ta, bayan yagama sai yafita sannan kuma baya barin komai nashi adakin nawa. "Wata mahaukaciyar dariya mlm dare yayi tareda cewa aina fadamaki kinyi sake yanzu kar kidamu Zan baki wani ruwan magani, ki ajiyeshi duk ranan daya dawo kizuba shi ta'inda zayabi yawuce Ina nufi ya tsallaka wannan maganin to shikenan magana takare daga ranan zaya tsaneta sosai dazaran yaganta zayaji ranshi yabaci sannan yadinga yimata masifa ke Bari kiji daga karshe mantawa dawata wacece ma kikace sunan "ta?.. tace *"Sadeeya* ana kiranta *KYAUTA* yace ba *KYAUTA* ba ko *SAMU CE* daga ranan zakiga abunda zaya faru tsab zaya manta da'ita", arayuwar shi kilama sai ya tambaye ki wacece ita" ke kuma zaya soki feye da kowace mace kilama harda uwarsa, amma da sharadi....tace mlm menene sharadin?.. yace daga ranan wata ma'amala ta'auratayya bazaya sake shiga tsakanin kuba, tace mlm ban game ba?.. yace zaya'iya rungumar ki da sumbatar ki amma kuma bazaya kusance ki ba, Dasauri tace kan uba mlm tayaya hakan zata kasan Ce Ina matsayin matarshi amma bazaya ringa saduwa dani ba gaskiya mlm bazan iyaba, saboda inada tsananin bukata. Dasauri Shafa ta dungure ta tareda yimata rad'a akunne, tace dalla gafar ke banza ce don be saduwa dake sai me?.. baga adonki ba sannan idan kina bukaran wasu mazan saina nemo maki, tace kin fasan idan "yadawo wani sati tare zamu tafi "Abujan tace shegiya shikenan sai kici karanki babu babba ka, tace "eh kuma fa haka ne. to mlm na yarda saidai fa shima yanada tsanani bukata, yace karki damu zamu dauke mashi bukatar shi zayaji bayaji sha'awa, tace yauwa shikenan ma nan dai yabude wata kwarya yadebo wani bakin ruwa yai wani siddabaru acikin sannan yazuba cikin wata bakar kwalba sannan ya mika mata. tareda cewa ki tabbatar dakin zubashi gurin da zaya tsallaka, akarba tareda cewa to mlm nagode yace kinsan makarin wannan sihirin?..tace a ah yace duk ranan daki kabari jikinshi Dana waccen "yarinyar yahadu to daga ranan asirin zaya karye, wlhy zaya so ta feyeda da ke! nafada maki gaskiya zai mata wani irin mahaukacin so ne wanda zaya zarce yi tunanin me tunani, domin alokacin zaya'iya aikata komai akan *SONTA"* don haka sai ki kula da kyau. tace Ina mlm aibazan taba yadda yaganta bama ba talle yata" yace to shikenan, sannan taciro kudi ajakarta masu yawa tabashi sannan suka fito suka tafi, saidai *Jana* ta maida Shafa gida. sannan itama tanufi gida koda ta tambayi me aikinta Ina *Habeeb* tace mata aiya tafi Abuja baki ta tabe tareda hawa sama, boyan kyau tayima kwalban maganin da mlm dare ya bata sannan tafito tazo zaman falo. ******* *Deeya* kam fuska sake takoma part din Hajiya har saidai Mamaki yakama *Feeya* tace my sweet *Deeya* me yafaru?.. Dariya tayi sannan tabata labarin abunda yafaru tsakanin ta da *"Habeeb,* (amma kuma bata fadimata cewa ya rungume ta ba har yayi mata kiss agoshi) ita kam *Feeya* ido zaro cike da matsanancin mamaki wai Hmmm *Habeeb* ne yakeson *Deeyar* ta tun ranan da aka haifeta tab! lallai ma Hmm *Habeeb* din nan. Sannan kuma ta bata Labarin yace" idan yadawo zatayi masa jagwalgwalon nan dasu kayi ya cinye masu aikam nan sukai ta dariya, har Hajiya ta'iske su Wanda hakan ba karamin dadi yai mata ba ganin yadda *Deeya* tasaki jiki, kamar ba 'itace tayi kuka dazu ba tason *Habeeb* ba. Cikin farin ciki ta tambaye su abunda sukema dariya?.. nan suka fada mata itama dariyar tayi tareda cewa Oh! yaran nan Allah ya shirya munku sannan tafita tabar suna firar su gawani sha'awa. *_Bayan kwana biyu_* ******* Su *Deeya* basufita ko'ina dama can suba masu yawon banza bane, kuma *Deeya* tasaki jiki abunta sosai tama manta da wai akwai aure akan ta; sai sha'anin su sukeyi itada *Feeya,* saidai kuma takasa mantawa da "abunda *Hmm Habeeb* yaimata abun ya tsaya mata arai tana yawan tunawa sai tayi murmushi, Ganin tasaki jiki sosai ne yasa Hajiya tafara gyarasu cikin hikima, haka itama lnna sannan su Adda Mamu suma suna yin nasu gyaran nasu na musamman, gefe kuma gasu goggo Lanti suma suna yin nasu kai abunda ba'acewa komai. Inna ce zaune adakin su *Deeya* yayinda suma suke zaune a gabanta "KO wacce hannun ta rikeda cup din glass wani, hadin magani ne tayi masu shine ta tsare su sai sun shanye, *Feeya* takusa shanye nata amma *Deeya* ko rabin cup ba tayi ba. Cikin yanayin tana shagwaba tareda yamutse fuska, tace don Allah lnnan Mu kiyi hakuri anjima zan sha kinji?..hararan ta lnna tayi tareda cewa ba zanyi ba saikin shanye shi tas! yanzu kinbani Kofi, ga yar'uwan kinan takusa shanye nata amma ke kin tsaya shiriri ta. tace to zansha amma ki karbi wannan kibani najiya din nan yafi dadi ko sweet *Feeya*?..Kai ka wai ta gyada batayi magana ba domin gaba daya baurin maganin yahade mata baki, Inna tace to sarkin kwadayi babu irin shi kun shenye tun jiya, don haka ku shenye yanzu ku bani Kofi na haka nan, dai suka shanye badan sun soba sannan tadauki kofunan ta tafita. "Ajiyar zuciya *Deeya* tayi tareda kwanta wa kan kafe tayi rigingine tana kallon sili tace don Allah sweet *Feeya* tashi mu gudu daga part din nan, idan ba haka ba anjima ma sake bamu zatayi tsaki tayi tareda cewa to aiko muje can part din itama Hajiya mu maganin zata bamu Cikin sanyi murya tace "eh kuma fa haka ne suma su Adda Mamu duk kanwar jace yanzu tashi muje gidan Hajiyar su Hmm *Harees* mu boye, bamusu *Feeya* ta tashi suka fita. *_Nikam nace a ah su Feeya ba'ajin kunyar sarakuwa_😀* Zasu shiga part din Hajiya shikuma *Harees* yana shigowa da motar shi yagan su" amma su basu gashi ba, murmushi yayi tareda cewa hmm! su me Darajata kenan duk yadda akayi sunzo 'boyewa ne, bayan yaifakin sannan yafito yanufi part din shi. zaune suka iske Hajiya a falon kasa bayan sun gaida ita ta amsa ciki farin ciki, tace yasu Hajiya sukace lafiya, Hajiya zamu kwanta idan azo Neman mu kice munyi bacci inji cewar *Deeya,* Dariya tayi tareda cewa to amma banda Hmm Ku KO?..dariya sukayi sannan suka haye sama dakin ta suka shige suka kudindine akan faffadan gadon ta *Feeya* tace ke nifa bacin gaske zanyi *Deeya* tace nima ai dai-dai lokacin da sukaji murya *Harees* yana cewa two brads, wato amare biyu dariya sukayi domin sunan na dasu yake. Dasauri *Feeya* tarufe da bargo tana dariya dai-dai lokacin da *Harees* yashiga kun nan shi makale da waa *Deeya* tace Hmm *Harees* sannu da dawowa, yace yauwa karbi nan mijinki ne yake son magana dake jitayi gabanta yafadi, bin wayar tayi da ido ba tareda ta karba ba yace ke karbi mana dasauri takarba jikinta na rawa. Shikuma yanufi gurin *Feeya* yana cewa me Darajata tashi muma muyi soyayar mu, Cikin jin kunya tace a ah nidai bacci zanyi yace to yi hakuri ki bude mun fuskarki nagani, ahankali tabude fuska ta na dariya yace yauwa ko kefa to me zan samu??. tace bakomai yace kai! haba kodan kiss din bazan samu ba?. tace kai😳tareda bude baki saikuma taja bargo tarufe kanta tana dariya, Shima dariyar yayi tareda cewa bani mana zan koma office ne, tace nidai ba ruwa na idan "Hajiya taji ka dariya yayi yace to shikenan natafi tunda bazaki bani ba, Queen of beauty idan kin gama ki kawo mun wayar ina falon kasa sannan yafita. Ita kam *Deeya* tunda ta karbi wayar tasa akunne ba tace komai ba, sai *Habeeb* ne ke tafaman magana shi kadai, zaune yake acikin faffadan office din shi saman lallausan kujera me juyawa yayi release sosai akujeran idon shi rufe, Sanye yake da wata dakakkiyar shadda dark green dataji aiki kanshi babu hulla suman nan sai kalli take hannun shi daure da agogon gold, kafarshi kuma sanye cikin farin takalmi sauciki kamshin turare sai tashi yake ajikinsa, ahankali yake juya kanshi akujeran cikin cool voice din da harshan turanci yace *Leemah ta* kice wani abu mana umm?,. Inason naji sweet voice dinki ne da nayi missing kwana biyu, Cikin sanyi murya tace Ina wuni yace lafiya lau *Leemah ta* nayi kewarki sosai fa, fadamun kema kinyi kewata?.. ba tace komai ba sai faduwa da gabanta yake aikin yi, haka dai yaita janta dafira daga umh sai um-umm! take cewa. Daga karshe yace mata ranan juma'a yana nan zuwa kar ta manta da jagwalgwalon nan😂,dariya tayi me sauti har saida yaji ta cikin waya, ido yarintse domin saida yaji wani irin yarrrrr! ajikinsa Cikin sanyi murya tace ai bazan manta ba, yace yauwa *Leemah ta* ki gaida mun da "lnna da "Baffa ki kuma kula mun da kanki kinji ko?.. Cike da kunya tace Hmm yace byeeee tareda yo mata kiss yace oya to nima kiyomun naji kinji?. *Leemah ta* dasauri tace um-umh tareda cire wayar daga kunnanta tana dariya, shima dariyar yayi tareda kashe wayar. Sannan taje takaima *Harees* wayar shi tadawo suka fara fitar *Habeeb* Da *Harees,* sai yamma lis suka koma part din lnna kasan cewar can suke da kwana, murmushi lnna tayi data gansu tace sannu ku *_yan gudun hijira_* (Littafin dr Zain) tace saidai kuma kun gudu amma baku tsira ba, ga sauran maganin nan ku zauna kushanye kubani ko fina. fuska suka yamutsa tareda zama sai kuma suka kalli juna suka kyalkyace da dariya. ******* Kwanci tashi a saran me rai yau alhamis kuma ayau ne su Adda Mamu suka shirya ma su", *Deeya* Da *Feeya* sister's night only family ne sai kawayan amare kawai, Wanda za'ayi yanzu agarden karfe 8:30pm na dare. "Amare sunsha gyara sungaji sunyi matukar kyau, sanye suke cikin wani hadadden bakin materi me ratsin ash color, dinki riga da siket ne irin me bajewar nan ne takasa kayan yadan kama jikin sun kadan, ta yadda sharp dinsu yafito gwanin sha'awa sai aka daura masu goggwaro ash color jaka da takalmi suma ash color, kai gaskiya amare sunyi kyau sosai kamar kasa ce su ka gudu. Sannu ahankali suka fito daga part din Hajiya suka nufi garden inda yan'uwa kejiran su, yayinda su Salma ke take masu baya har suka isa suka zauna akujerun da aka tanadar masu, bayan sun zauna sai Adda mamu tabude taroda addu'a sanna akafara gudanar da liyafar, Yayinda *Harees* yakoma gefe ya zauna yana video call da *Habeeb* wanda yakejin kamar yai tsuntsu yazo Bauchi, shima ayi sisers night din dashi saidai kuma ba hali, sai misalin karfe 10:00pm sannan aka gama kowa yatafi gidan. "Aban garan *Jana* kuwa duk wani abunda ake ba uwargida nafadar kishiya "an bata harda kayan daki saida Abba yasake mata wanda iri daya akai mata dasu *Deeya,* sannan Hajiya da lnna sunata lallashin ta to ba laifi ta dan sa ki jiki ana hidimar bukin da'ita. ****** Washegari Jumma'a akasa amare kalle kuma ranan za'a daura auren *Feeya* Da *Harees* bayan an sauko sallar juma'a, *Habeeb* kam yana idar da sallah juma'a yahawo jirgi yataho sai ce ma masu tsoron shi su iske shi gida, yana'isowa ana kokarin daura auren don haka ya tsaya aka daura dashi, bayan angama Sannan yashiga part din Hajiya, atunani shi su *Deeya* na can domin ita kawai yake so yagani, koda yashiga mutane cike a falon kasa sun ke waye Hajiya gaida ita yayi Sannan yace lna su *Deeya?* akace suna part din lnna, don haka yafito yanufi part din shi Domin yana jin kunyar shiga ne manta. Dasauri *Jana* ta tare shi tayi masa sannu dazuwa, Shafa ma dake kusa da'ita taimasa ya amsa fuska ba'annuri yanufi dakin sa, Shafa tace da *Jana* tashi muje ki zuba masa maganin daya fito "ya tsallaka, tace lna aina fasa na bari sai munje abuja sannan yadda zanji dadin gasama yar'isa gyada ahannu, dariya Shafa tayi tareda mikama *Jana* hannu suka tafa tace shegiya ashe dai kanki yanaja wani lokaci tace sosai ma kuwa, shikam *Habeeb* yashiga ya cire kaya yashiga toilet. Da misalin karfe 4:00pm amare da angwaye suka fito cikin shirin fulani wanda za'ayi agidan su *Harees*, sunyi kyau sosai ko wani ango yana like da amaryar sa musamman *Habeeb* jiyake kamar yamai da *Deeya* Cikin sa itakam duk kunya yacika ta, hannun ta yana cikin nashi amma jikinta rawa yake Cikin rad'a yace *Leemah ta* ki saki jiki mana, cikin shagwaba tace to nidai kasa kar mun hannu yace bazan iya ba *Leemah ta,* ahaka dai suka karasa gurin. *Jana* kam duk haushi yacika ta sai tsaki take da hare-hare kasan cewar taje gurin, cikin nutsuwa ake gudanar da fulani day din karfe 6:00pm angama. Karfe 8:00pm akatafi hadadd'en dinner da aboka nan su suka hada masu, wanda sukai ma suna da _only friends_ wato abokai kawai don haka dinner babu mutane sosai shiyasa tayi matukar kaya tuwa, daga abokai da suka saka kaya iri daya farar shadda da akaima aiki da bakin zare, sai kawaye Suma kaya iri daya suka sa bakin material, su kuma amare suka sa blue material, angwaye suka sa farar shadda sai akai mata aiki da blue zare, gaskiya sunyi kyau sosai dinner ta hadu sai karfe 10:00pm akagama, *Jana* kam cewa tayi bazata ne ba saboda ba zata'iya gani kayan takaici ba😥. *_Nikam nace dataje da taga kayan takaici kam😂_* Domin da'akace" *Habeeb* yaba *Deeya* cake abaki sai yasa abakinsa sannan ya rungumeta; yahade bakin su yasa mata cake din, kunya kamar zata kashe *Deeya,*😀 Koda suka dawo agajiye ana ina amare akai su dakin su ba'agansu ba, "Ashe suna can sun shige dakin Abba sun kwanta suna baccin gajiya, saida yashiga shi da Hajiya sai su kagan su" dariya sukayi zata tashi su sai Abba yace ta kyale su" sai gobe. **** Washegari akai masu jere, da misalin karfe 8:00pm na dare, Abba yace akai ko wacce dakinta; saidai me cewa sukai basu san wannan zancen ba, domin kuwa rungume juna sukai suna kuka gwanin tausayi ganin haka yasa Abba yace abarsu har gobe, idan su *Deeya* suka tafi Abuja dole *Feeya* ta yadda akai ta dakinta. Haka ko akai da gariya waye lokacin da zasu tafi dakyar aka rabasu, *Harees* ya rungume *Feeya* zuwa part din shi. *Habeeb* kuma yashiga da *Deeya* mota dazaya shiga kasan cewar *Jana* sun shiga guda itada yara dayar kuma masu tsoron sane, haka suka dauki hanyar zuwa Abuja *Deeya* na rungume jikin *Habeeb* tana sauke ajiyar zuciya. *_to readers kubiyo ni kuji wata wainar za'atoya a'Abuja_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:48 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 3⃣0⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ "Basu dad'e dafita garin Bauchi ba bacce yasace *Deeya* yayinda Direbobi keta sharara gudu akan titi, itakam tana kwance ajikin *Habeeb* abunta sai sharan baccin ta take hankali kwance, yayinda duk wani mutsin Da zatayi sai *Habeeb* ya gyara mata kwanciyar ta, tareda sake rungumeta ajikinsa sosai yana me shakar daddad'a kamshin turaran ta,yayinda yake jin zuciyar sa tana wani irin tsinkewa sai yana ji ajikin sa kamar akwai wani abun dazaya rabashi da ita. ****** Saida misalin karfe 5:00pm suka isa Abuja kasan cewar dama bawai sun tashi dawuri bane, kai tsaya _housing senetors_ suka nufa dake _Maitama_ gidan *Habeeb* upstairs ne dai-dai kofar gidan direbobi suka tsaya, _Alhamdulillahi!_ shine abunda *Habeeb* yafurta akasalce, Domin wani wani irin kasala ne yasauka ajikinsa tun lokacin da *Deeya* ta kasan ce kwance ajikinsa sosai yakeji wani irin matsanancin kasala, ido ya kurama kyakkyawar fuskarta me cike da haiba da kwarji gawani irin annuri datake fitarwa na musamman wanda wannan sirrine na amare. Shikam bai taba ganin wacce bacci yayima kyau irin *Leemar* shiba, idonsa yarintse yanajin wani irin *SONTA* yana ratsa shi, saidai kuma yanaji ajikinsa kamar wani mummunan al'amari zaya faru dasu, ahankali yafurta yah ilahee wannan baiwa taka tun ranan da tazo duniya nayi tozali da ita nakeji wani al'amari me girma game da ita, Wanda bansan ko menene shiba sai sannu ahankali na fahimci cewa "Ashe kaunar Ce kadasa mun a *ZUCIYATA,* nashiga wani ahali lokacin narasa yadda zanyi ta zamo mallakina; ashe ma bansani ba tuni ka mallaka mani ita; "Aranan dana fahimci haka nayi *FARIN CIKI* mara musaltuwa wanda har yanzu ina cikin shi, duk da cewa inajin tsinkewar zuciya amma hakan bazaya hana ni godia agare kaba Da wannan *KYAUTAR* dakayi mun, ta mallaka mun abunda *RUHINA* yake kauna gangar jikina ke *MURADI.* yah! Allah nagode! nagode!! nagode!!! saidai kuma inaji kamar akwai wani al'amari dazaya faru tsakani na da "ita; wanda kai kasani amma ni bansani ba domin bansan gaibi ba, saidai KO" menene zaya faru tabbas nasan *KADDARAN MUCE* nida ita don haka yah Ubangiji inarokon ka, kasa yazo mana da sauki ameen yah Allah. "A hankali yasa zara-zaran yatsunshi yana shafar cute fice dinta tareda fadin wake up sleepy beauty mun iso, ahankali tabude fararan idonta wanda KO" kuka tayi ba suyin ja to balle bacci, salati naji tayi tareda kura masa lumsassun idanun ta masu kashe masa jiki, lallausan murmushi yasakar mata tareda cewa, *Leemah ta* mun iso kinata bacci. "Ahankali tamike daga ajikinsa tajingina kanta ajikin kujerar dake gaban ta, wani irin nauyi taji kanta yanayi; hannun yasa yadago kan nata tareda cewa *Leemah ta* ya'akayi ne??..; batace komai ba saidai tayi rau-rau da ido zatayi kuka, Dasauri ya rungumeta tareda cewa "a ah *Leemah ta* karki yi kuka kinji fadamun menene??..Cikin rawar murya tace yanzu shikenan bazan sake ganin my sweet *"Feeya* ba, da "Hajiyarmu Da "lnna ta da "Baffa na ba?.. yace haba *Leemah ta* zakigan su mana, cike da shagwaba tace to sai yaushe?.. yace sai "an kwana biyu zamuje kigansu" kuma kafin muje baga waya ba sai kuringa gaisawa, dasauri tadago fuskarta dauke da annuri tace Lah! yauwa Hmm *Habeeb* inama Waya ta dakace nakawo zaka samun charge da games?.. (Kasan cewar jiya yasiya masu tsadaddun wayoyi masu kyau ita da *Feeya*) murmushi yayi cike da zolaya yace ayya aiko mun barota gida jikin charge, ido tazaro cike da shagwaba tace Kai! Hmm *Habeeb* jikinta charge kuma? yace "eh tace to yanzu idan zankira sweet *Feeya* dasu Inna fa?..yace sai na aramaki tawa, to idan zanyi games kuma fa?.. ta karashe fadi tareda turo baki. Dariya yayi tareda Kai hannun ya kama pink mouth dinta yace to sarkin buga games ga wayar kinan Cikin bag dinki, inajina ma anata kira kilama Sofee Ce" dariya tayi tareda karban jakar dasauri tana kokarin budewa sukaji "Ana kwankwasa glass din motar. *Jana* kenan wacce tacika tabatse tayi fam kishi kamar zaya kashe ta, gani tun dazu suka iso duk sun fito daga mota har da direban daya tuko su *Habeeb* tuni yadade da fitowa, amma su suna cikin mota basu fito ba, to KO" uban me sukeyi acikin motar Oho!. inji cewar *Jana* kenan🤣. Jin shurun yai yawane gasu kuma tsaye suna jiran su", shiyasa ta kwankwasa glass din saboda irin me dubu, nan ne Wanda na waje baya ganin na ciki saidai kai dake ciki kaga shi nawajen, "Ahankali *Habeeb* yabude mota tareda zuro santala-santalan kafafunsa masu saye da bakin takalmi, hannun shi rikeda jamar *Deeya* hannun yamika mata bamusu tasa hannun ta takama, tafito ido suka hada *Jana* ta banka mata wani irin mugun kallon Wanda yasa gaban *Deeya* faduwa, Dasauri tadukar dakai kasa ahankin yadda balallai bane wani yaji tace, la'elaha'ella'antassubahanaka'inniku tun'meenazzalimeen, da gudu lili mama tazo tarike hannun *Deeya* tana dariya tace Aunty *Deeya* tale jamu kwana KO?.. dariya *Deeya* tayi tareda gyada Kai alamar "eh tace ada Kai KO" Dad? tafadi tana kallon *Habeeb* murmushi yayi tareda cewa yesss my lili, Sannan yakalli dan matashin direban dake tsaye yace Saminu a shiga da kayan ciki mana, Cikin girmama wa yace ranka yada'e ankai- tun dazu yace OK " mujen ku ciki KO?.. *Leemah ta* Cikin sanyi murya tace to hannun ta guda na cikin nashi, gudan kuma yana rikeda lili mama suka nufi cikin gidan. Cikeda takaici *Jana* taja tsaki mtww tareda Jan hannun Junior suka bin bayan su aranta kuwa tana fadi zakuga ne baku da wato. Tadaga kafa za shiga kenan sai kuma tafasa, Dasauri *Habeeb* yajuyo yakalleta yayinda yaji kirjin sa yafara bugawa, Cikin fargaba yace menene?.. bata bashi amsa ba saidai tasaki hannun sa, yayinda tadaga hannun ta duka biyu tafara jero Addu'a kuri yai mata da ido wani irin son ne yake ratsashi har yanajin tsigar jikinsa yana tashi, tadauki lokaci tana addu'ar sannan ta Shafa wanda tare suka Shafa da *Habeeb* harda lili mama data shafa tareda fadin ameen Aunty *Deeya*😀. Sannan suka shiga wani abun mamaki shine tsarin gidan kamar nacan Bauchi saidai akwai ban-banci kadan, babba falon kasa yana dauke da set din kushi manya-manya da kuma t.v bango da fridge sai d'a kuna biyu, _sukam bansa yasuke ba don banshiga ba,_ sai guda shikam wannan kicin ne domin gashi nan arubuce. Kallon su *Habeeb* yayi yace nan ne falo na ga dakina nan wancan kuma na Junior wannan kuma kitchen ne kungani ai so mujen ku sama na nunawa KO" waccen ku dakinta. Still hannun shi yana rikeda na *Deeya* suka nufi sama, falon saman baikai nakasa girma ba shima yana dauke da daku a uku sai set din kushi tareda table a tsakiyar falon, sai babban t.v bango da kuma fridge, dakin farko yace ke *Jana* gadakin ki ke kuma *Leemah ta* ganaki nan wannan kuma na my lili, Dasauri lili tace Dad ni wajan Aunty *Deeya* Jan kwana yace OK" Dasauri *Jana* tace gaskiys BB ni wancen dakin nakeso, wani irin kallo ya watsama ta tareda cewa tsarina kenan kuma babu wanda ya'isa ya chanja mun, kuma da wannan dakin da wancan duk dayane abunda ke cikin wannan shi ke cikin wanca, sannan yaja hannun *Deeya* suka shiga dakin ko shima saida ta tsaya tayi addu'a Sannan tashiga, da gudu lili taje tahaye saman katafaran gadon dake shimfide da lallausan bedsheet tareda wasu manyan pink din teddy guda biyu masu kyau, tsalle murna lili tayi tareda daukar teddy din tana dariya. Yace *Leemah ta* bari na dauko maku kayan ku ko?... tace to Sannan yafita ita kuma tafara kallon dakin, wanda yai matun ahankali tanufi gurin mirror mamaki ne yakama ta ganin kayan dake saman mirror duk irin wanda take amfani dasu ne murmushi tayi tareda karasawa gaban mirror. Saida *Habeeb* yakai ma *Jana* kayanta daki wanda yake komai iri daya ne dana dakin *Deeya*, Sannan yadauko nata yashiga hannun sa dauke da akwatina guda biyu, tsaye ya'iske ta gaban mirror, dasauri tajuyo tace Hmm *Habeeb* kaine ka siya mun duk wannan kayan make up din?.. murmushi yayi tareda cewa yesss! *Leemah ta* I hope you like it?..dariya tayi tace sosai ma, yace to kinga ga kayan kinan bari na dauko sauran saimu jera acikin wedrof ko?..tace to, bayan yadauko sai suka jera harda na lili mama bayan sun gama jerawa sai yace to kishiga kiyi wanka nima zanje nayi idan nagama zan zo saimuje muci abinci da lnna da Hajiyar mu suka bamu ko?..,kai ta gyada alamar "eh, har zaya fita saita tsinci kanta da rike masa hannu dasauri yajuyo tareda ma tsawa kusa da'ita yace ya'akayi ne?.. *Leemah ta,* Cikin sanyi murya tace thanks, yace for what?.. baki ta turo cike da shagwaba tace for komai ma, dariya yayi tareda kallon gefe da lili take; wacce wasan ta kawai take da baby doll ba tareda tasan suna gurin ba, Gani hakan ne yasashi sake ma tsawa sosai kusa da ita yaimata rumfa har sunajin bugun zuciyoyi juna, wanda hakan ne yahaifar masu da faduwar gaba, dukka su gaba fuskarsa dauke da annuri yace wato for komai mako?.. Cikin dariya kanta naduke akasa tace "eh, shima dariyar yayi cike da kaunar ta yasa hannu yadago fuskarta tareda tsura mata ido, itakam tuni ta lumshe idon ta domin bazata jure kallon kwayar idon shiba, Murmushi yayi yace to shikenan Zantafi, amma kafin nan pls *Leemah ta* let me kiss u; dasauri tabude ido tareda zaro su cike da tsoro tace... *_Pls ku yin hakuri da wannan yau Cikin a ciwo yake dakyar ma nayi typing din, pls I need yours prayers👏_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_*(Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:48 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 3⃣1⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ "A ah Hmm *Habeeb* lili mama tana kallon mu fa, murmushi yayi tareda sake yimata rumfa ta yadda lilin bazata ga abunda sukeyi ba, sannan yasak'a hannusa ta bayanta ya tallabo kunkurun ta sosai, hakan ne yasa ta sake zaro ido cike da tsoro, yayinda jikinta yadauki rawa gaba daya hannuwan ta kuma suka dafa kafad'un sa, murmushi yayi ganin yadda jikinta yake rawa ga kuma waro ido datayi wanda hakan bakaramin kyau ya kara mata ba. Rad'a yai mata akunne da cewa aibata kallon mu, cikin yanayin tsoro tace "a ah tana kallon mu, yace Allah bata kallon mu kingani fa wasan ta kawai takeyi doll, cike da shagwaba ta makale kafad'a tareda cewa um-umh nida tana kallon mu kuma kasan ta da surutu, cikin lallashi yace pls *Leemah ta* dan kad'an zanyi kinji?.. hannun tafara yarfewa, zatayi magana yayi saurin had'e bakin su wanda hakan ne yasa tazaro ido cike da tsoro. Can kuma sai ta lumshe ido tana jin yadda yake sucking din bakinta a matukar bukace, tabbas kallo daya zakai masa kagane cewa yadad'e yana son aikata hakan din, saidai bai samu dama bane sai wannan lokacin, saida yadauki tsawon lokaci Sannan yasa kar mata baki tareda sauke numfashi. Kallon beauty fice din yake zuciyar shi cike da wani irin matsanancin kaunar ta tareda tsantsan farin marar musaltuwa, Murmushi yayi ganin idon ta rufe wanda ya tabbatar tsabar kunya Ce yasa takasa budewa, cikin rad'a yace thanks *Leemah ta* ba tareda tabude idon ba ahankali tace _for what?.._ Cikin matsanancin farin ciki yace for komai maaah😀 *Leemah ta,* _especially sweet mouth_ dinki da kika bani nasha _l really enjoy it_ irin sosai din nan, pls *Leemah ta* kodai nad'an Kara kad'an ne um?..yafadi tareda sake matseta. Dasauri tarufe fuska da hannun daya dayan hannun kuma dake saman ka fad'arshi tana turasa tareda cewa nidai um-umh, Dariya yayi yace kai *Leemah ta* shine har da tureni; dasauri tasauke hannun tareda cewa to soweey, yace nayi *Leemah ta* wannan din mada aka bani nagode sosai nasan wata rana za'abani more than wannan KO?..yafadi yana dariya tareda lek'en fuskar ta, dasauri tajuya mashi baya tareda cewa pls nidai Hmm *Habeeb* katafi, Dariya yayi tareda cewa to natafi kuyi wanka kuyi sallah kafin nadawo kinji?..tace hmm Sannan yafita. Da gudu *Jana* tanufi dakin ta kasan cewar tun lokacin da *Habeeb* yashiga dakin *Deeya* tafito daga nata dakin taje tana lek'en su ta kusurwar kofar, (wato labe kenan abunda baya dakyau ahir dinku mata masu aikata labe wlhy ku daina ba kyau) ta, *Habeeb* kam baki yatabe domin yaga lokacin da take karasa shigewa daki dasauri, kafad'a yad'aga tareda taka benen dasauri-dasauri yasauka kasa yanufi dakin sa zuciyar shi cikeda kaunar *Leemarsa.* Saida ta tabbatar *Habeeb* yafita dakin sannan ta bude fuska ahankali, murmushi tayi tareda kallon gefen da lili take gani tayi sai wasan ta takeyi, da'alama ma ta manta dasu a dakin, kirji tadafa tareda cewa wai! thank God wannan me surutun bata ganmu ba. yauwa bari nakira my Sweet *Feeya* tafadi tareda nufar Jakarta dake saman mirror tadauko Sannan tazo ta zauna saman gado, tareda Ciro wayar tafara dialing din no *Feeya* saidai kashe! baije ba don haka taja tsaki mtww! kamar zatayi kuka tareda ajiye wayar tana cewa _l really miss u_ my sweet *Feeya* inason naji muryar ki amman bad network yahana, sannan tace Lilin Dady tashi muje nayi maki wanka bamusu ta tashi suka shiga toilet, bayanta yimata tafito saita shiryata cikin wata yar doguwar riga me hannun vest, sannan itama shiga tayi tareda dauro alwala tafito, turarukan jiki kawai tashafa sai tasa bakar abaya da hijab milk color Sannan ta shinfida abun sallah tafara gabatarda sallar la'asar, bayan ta'idar sai tasake daukar wayar ta tahau saman gado ta zauna, tafara kiran layin *Feeya* Cikin sa'a kiran yashiga Cikin farin ciki tace yesss!. *_Bauchi_* ********* Bayan tafiyar su *Deeya* da akyar *Harees* yasamu *Feeya* tayi shuru, wanda itama daga nan bacce yasace ta ganin hakan yasa *Harees* ya gyara mata kwanciya, Sannan yafita zuwa asibiti kasan cewar anata faman kiran sa awaya. Kodaya dawo ya'isketa tashi tana zaune duk tayi hurjan-jan hannun tarike da waya, tana ganinsa tasaki kuka me cike da shagwaba dasuri yakarasa gurinta yana fadin me Darajata lafiya menene yafaru?.. Cikin kuka tace to bana kiran layin my sweet *"Deeya* bane yanata Kara batada gaba, yanzu kuma nakira ya ki shiga kuma ni gaskiya inason naji muryar tane; _because I miss her alot_ takarashe fadi tareda turo baki hawaye suna sauka afuskar ta. Murmushi yayi aran shi kuma yana jinjina irin kaunar dake tsakanin *"Deeya* Da *Feeya,* wanda shi tunda yake bai taba ganin aminan Da suke matukar son juna irin suna ba. Jawota yayi ajikinsa ya rungume tareda cewa ayya me Darajata to yi hakuri maybe network ne shiyasa yaki shiga, kibari anjima saiki sake Kira kinji?.. tace to yace yauwa me Darajata to tashi muje kiyi wanka, kin sallah makuwa?.. tace a ah yace kai! to tashi kinga yanzu 5:30pm, tashi tayi shikuma yakarbi wayar ya'ajiye saman mirror yana cewa na tabbatar itama "Queen of beauty tana can tana nema *Feeyar* ta KO?.., yafadi yana murmushi itama Murmushi tayi tareda gyada Kai alamar eh yace yauwa to shiga kiyi wanka. Bayan tayi wanka saita dauro alwala tafito ba ta'iske *Harees* ba, hakan koba karamin dadi yai mata ba dama tana tunanin yadda zata saka kaya agaban *"Harees* don haka dasauri tabude wedrof tadauko wata bakar abaya tasa, Sannan tasa farin hijab ta shinfid'a abu sallah tafara gabatar da sallar la'asar, bayan ta'idar tana zaune saman abun sallar saita hango wayarta tana haske kasan cewar tana cikin silet. Dasuri taje ta dauka gani me kiran ne yasata sakin karar murna, tareda dagawa alokaci guda suka saki ajiyar zuciya me cike da kewar junan su", sai kuma suka kyalkyace da dariya, *Feeya* tace niba ruwana dake tunda inata kiran wayarki tana ta kara amma baki da gaba, *Deeya* tace sorry my sweet yar'uwa nayi bacci ne shiyasa saida natashi naga missed call dinki, kuma nakira ki baije ba kisanfa nayi kewarki dayawa tace to ainima haka, daga nan dai suka balle da fira basu suka tashiba saida sukaji ankira sallah magrib sannan sukayi sallama. ****** *Jana* kam abunda tagani yasa gaba daya takaici ya cikata yayinda taji wani irin mugun kishin *Deeya* yaka mata, don haka ne taketa safa da marwa atsakar daki, jitake kamar tajeta shake *Deeya* saboda tsabar takaici tsaki tayi mtww tareda cewa ni zakuyi ma iskanci?..to wlhy bazan dauka ba, dasauri taje tabude jakarta tadauko kwalbar maganin da mlm dare yabata, wani irin dariya tasaki tareda tura magani cikin zaninta sannan tafita dasuri dakin *Habeeb* tanufa. Koda tashiga dakin bata iske *Habeeb* ba, shikam yana shiga daki yatube yashiga toilet don yayi wanka, hakan ne yabata damar fitoda magani taje bakin toilet din ta zuba duka kasan cewar kafet din bakin toilet din baki ne, don haka magani bai fito ta yadda za'a gani ba, dasauri tamayar da kwalbar taboye tareda zuwa ta zauna bakin gado tana jiran fitowar sa. Can sai gashi yafito daure da tawul akugun sa daya kuma yana tsane kai dashi cikin rashin sani ya tsallaka maganin, *Jana* dake kallon sa ta sauke ajiyar zuciya dai-dai lokacin daya karasa bakin gado, yana sakar mata lallausan Murmushi wanda rabon dayai mata irinshi kilan tun tana amarya🤣. Cikn muryar nan nashime sakar mata kasala yace Dear kin shigo?..saida ta jinjina kalmar Dear tukun Sannan tace "eh nashigo tun dazu kana wanka, yace ayya sorry tareda Shafa fuskarta tace lah! *BB* na ba komai yace to bari nasa kaya sai muje muci abinci ko?.. tace "OK yace au! kinga na manta ban dauro alwala ba bari nashiga nayo alwala nafito tace to, bai jimaba yafito sannan yasaka jallabiyya brown anan dakin yai salla duk *Jana* tana zaune tana kallonshi, aranta kuma tana godiya da aikin mlm dare domin tuni tafara ganin nasara, bayan yagama yace tashi muje muci abinci yinwa nakeji tace to sannan suka fita zuwa falo. Dai-dai lokacin da *Jana* tafito kichin hannun ta dauke da abinci a filet guda biyu tanufi saman dining table dake can dan wani kusurwa ta'ajiye, to a dai-dai wannan lokacin ne kuma aka Kira sallah magrib, saida kuma wani abun mamaki shine *Habeeb* koma tsibaiyi ba daniyar tashi yaje yai sallah, sabanin da dayaji kiran sallah yake tashi yaje yayi sallah, ruwa da lemu ta dauko acikin fridge tareda cups tazo ta'ajiye yayinda *Habeeb* yaketa binta da kallo yanajin wani irin sonta yana ratsashi har yana ji aransa komai tace yai mata zaya yimata ne, sannan tace *BB* na bari nakira lili mama da Junior yace to Sannan tanufi sama. Direct dakin *Deeya* tashiga iskesu tayi suna sallah baki ta tabe tareda jingina da kofa suna sallamewa *Jana* tace lili Dady zo nan, dasauri lili ta tashi taje hannun ta *Jana* takama suka fita. Itakam *Deeya* tashi tayi tai lafila raka'a biyu sannan tazauna tana lazimi har aka kira sallar isha'i, sannan ta tashi tayi bayanta idar sai ta dauko wayarta takira lnna da Baffa da Hajiya duk ta gaida su Sannan takira su Adda mamu, da su goggo Lanti kaisai data kira yan'uwa sosai suka gaggaisa Sannan daga kashe ta Kira. *Hafeez* kasan cewar wayar akara tasa inajin shi cikin zolaya yace *KYAUTAR* Bera saida kika gama kiran kowa sannan kika kirani KO?.. ido tazaro cike da mamaki sai kuma ta turo bakin yanayin tana shagwaba tace kai! Him *Hafeez* nidai gaskiya banason kyautar bera, dariya yayi yace to na bari yanzu dasauri tace zaka sake kiran haka wani lokaci kenan?.. yace "eh mana idan kika sake kin kirana dawuri ba, tace to zankira ka yace to shikenan kun isa lafiya ina Hmm *"Habeeb* dasu lili da aunty lukuta?..😂dariya tayi tareda cewa duk suna lafiya, yace to yayi kyau nan dai suka taba fita sannan sukayi sallama. Koda takalli shigo karfe 10:00pm na dare sai alokacin taji wani irin yin wa, don haka ta sauka kasa don ta sama wa kanta abinci tunda Hmm *Habeeb* bai dawo ba. *Jana* kam da tafita dakin *Deeya* dakin ta tashiga tada Junior wanda har yafara bacci, bayan su gama cin abinci sannan *Habeeb* yaje yai sallah magrib da isha'i bayan ya'idar sai ya tsaya fira bai dawo ba 9:50pm ya'iske Junior da lili sunyi bacci yakai shi daki ita kuma *Jana* tadauki lili takai dakin *Habeeb* Sannan suka rufe kofa. Don haka koda *Deeya* tasauko bata iske kowa ba sai kawai tashiga kichin tadebo dambun shinkafa tazo ta zauna taci abinta, tasha lemo Sannan takoma sama tashiga toilet tayi brush tafito tasaka kayan bacci Riga da wando Sannan tahau gado saida tayi addu'a sannan ta kwanta tareda janbargo tarufe jikinta, sai kuma taji tsoro ya kamata sai tasake jan bargon tarufe harda kai domin wannan shine karo na farko da zata kwanta daki ita kadai ba tareda *Feeyar* taba😌. Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenat🌹 [7/2, 11:48 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 3⃣2⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ "Cike da tsoro take sake karanto addu'a ahaka har bacci yadauke ta, to mu kam saidai muce asuba tagari,😌 *KYAUTAR* lnna da Baffa *HALI DUBUN* Hajiya *Deeyar-Feeya😀.* *_Bauchi_* ******** Misalin karfe 12:am na dare *Harees* ne keta faman juyi asaman tabkeken gadon shi, sanye yake cikin rigar bacci iya guiwa iri me igiyar nance wacce ake mawa a daure tagefe, bacci yake sanyi amma yakasa, wanda shikadai yasan dalilin dayasa yakasa baccin, ahankali yatashi yafito dakin *Feeya* yanufa, ahankali yatura kofar yashiga. Kwantace take asaman faffad'an gadon ta wanda yaji lallausan bedsheet, ta sanye cikin kayan bacci riga da wando iya guiwa masu ruwan hoda *Feeya* kenan bacci ta take me cike da mafarkin *Deeya* wai gasu sunata firar su cikin nishad'i kamar yadda suka saba😀. "A hankali yakara sa bakin gadon yai tsaye tareda kama kudu, kura mata ido yayi yaka kallon kyakkyawar surar ta, kasan cewar bargon data rufa dashi tuni ya yaye yakoma can gefe hakan ne yabashi daman kallon surarta dake cikin kayan bacci, aran shi kuma ba'abun da yake tunani illa diramar dasuka kwasa dazu da ita wai, ita bazasu kwanta tareba saidai yaje dakin shi yakwana. Murmushi yayi tareda cewa nakasa bacce me Darajata, sannan ya hau saman gadon yakwanta tabayan ta ahankali yajata jikinshi ya rungumeta sosai tareda sauke ajiyar zuciya, ahankali yake shafan ta motsi tayi tareda juyowa sai yakance suna kallon juna, Cigaba yayi da shafanta cikin bacci taji kamar anata bata ahankali tabude idon ta masu cike da bacci ta sauke su kan *Harees* wanda yake tafaman sakar mata murmushi, cikin yanayin bacci tace pls my sweet *"Deeya* karki sake tafiya kibar nikadai tsoro nakeji, dariya yayi tareda cewa wato ita wannan ina can inafa nan tunanin ta har nakasa bacci amma itakuma tanan tana mafarkin *Deeya* KO?... Cikin rad'a yace shiyasa nazo tayaki kwana, duk dacewa cikin bacci take hakan bai hanata dan waro idon cike da tsoro ba sai kuma ta tabe baki cike da shagwaba yayinda bacci kafaman fisganta tace shine kadawo ko?..yace to yana'iya me Darajata nakasa bacci ni kadai, idon ta cike da bacci hade da tsoro tace to nidai gaskiya ka koma dakinka ka kwanta, Cikin yanayin datai maganar shima yayi, yace nidai gaskiya anan dakin zan kwana, tace to idan "Hajiyarmu tasani fa fad'a zatayi mun, janta yayi yadora saman cikin sa tareda sa hannuwan shi duka biyu ya rungumeta Sannan yaimata rad'a akunne da cewa ai bazata sani ba, batace komai ba saidai ta lumshe ido alamar zata koma bacce. "Ahankali yake Shafa bayanta, can sai kuma ya mirgina ta takoma kasa shikuma yana saman ta ahankali yakai hannun shi saman kirjinta yana Shafa, dasauri tabude ido saitaga yana kokarin balle botur din rigar ta, cike da tsoro zatayi magana yace shittttt! hakan ne yasa tayi saurin rufe bakinta da duka hannun wanta, yayinda gabanta ke faduwa, wani irin yarrrr taji lokacin da hannun shi yasauka a kirjin ta ido yarintse, ahankali *Harees* yake mata wani irin abu wanda kwata-kwata batasan dashi ba, cike da tsoro tareda rawar murya tace pls Hmm *Harees* kabari banaso, shikam bai san tana yi ba domin tuni yafara sakin layi, itakam tureshi ta farayi daga jikinta tana rokon ya kyale ta, Dasauri yadago Kai yahade bakin su tareda Jan bargo yarufe su, to mukam sai muce asuba ta gari *Harees* da *Feeya*😀. ***** Kiran sallah farko ne yata da *Deeya* daga daddad'an baccin ta me cike da mafarkin *Feeyar* ta, mika tayi tareda salati Sannan tasauko daga gadon tashiga toilet tadauro alwala tafito, raka'atul fajir tayi Sannan ta zauna tana lazumi. Tana zaune har saida aka Kira sallah na biyu Sannan ta tashi tayi, bayan ta'idar saita dako al'uranin ta cikin Jaka irin me zif din nan Baffa ne yabata da lokacin da zasu taho. Na tsuwa tayi sosai tareda fuskan tar alkibila Sannan ta karan ta fatiha dagan kuma sai tafara karan ta suratul bakara cikin zazzak'ar muryar ta, saida ta karanta surori biyar sannan ta tashi alokacin. Karfe 7:30pm toilet tashiga tayi wanka bayan tafito tayi tashafe shafen ta Sannan tasaka wani dogon rigan shadda pink color da'akaiwa aikin stones, bayan ta feshe jikinta da turatuka masu asalin kamshi, sannan ta kashe dauri dan kwali tayi kyau sosai daka ganta kaga amarya😀, Sannan tafito ta sauka. Tana'isa falon *Habeeb* yana fito cikin shirin zuwa office hannun rikeda lili Junior yana biye dashi yayinda *Jana* take rikeda jakar shi, Lili nagani *Deeya* tasaki hannun *Habeeb* taje da gudu ta rungume ta tareda cewa Aunty *Deeya* shine kika ki kaini dakin kina kwana KO?.. Dariya tayi tareda cewa to kiyi hakuri yau tareda ke zamu kwana kinji?.. cike da murya tace to, Sannan tace Dady ga Aunty *Deeya* tafadi tana jawo hannun *Deeya* zuwa gurin *Habeeb* Wanda tunda yaga *Deeya* yaji wani irin faduwar gaba, Sannan lokaci guda yaji tsanarta yadarsu acikin *ZUCIYAR* shi, Dasauri ya matsa irin kamar yaga abun tsoro tareda dakama lili tsawa wanda yasa dukan su tsayawa cak! har da *Deeya,* cikin bacin rai yace lili bakida hankali ne wacece wannan kike kokarin hada tada ni?..kallonshi *Deeya* tayi cike da mamaki "aranta kuma fadi take me Hmm. *Habeeb* yake nufi da wacece ita?.. itakam lili shuru tayi kasan cewar bata fahimci me yake nufi ba, saidai tabbas tasan Kalmar wacece don haka dauri tace lah! Dady Aunty *Deeya* din muce, tsaki yayi tareda kallon *Jana* wacce tunda taga *Deeya* taji wani irin faduwar gaba gawani irin shegen kyau data yi mata, take taji wani iri kishi yarufe, saidai kuma can kasan *Zuciyar* ta dadi ya kashe ta ganin abunda *Habeeb* yaima *Deeya.* Cikin bacin rai yace dear wacece wannan, cike da matsanancin farin ciki tareda da kwarkwasa tace lah?.. *BB* na yi hakuri na manta nafada maka cewa ita ce me aikin damuka zoda ita zata ringayi mana wanke-wanke da shara harda girki duk zata ringayi, cike da matsananin firgici *Deeya* ta kallin *Jana* baki bude tsabar mamaki yasa takasa cewa komai, Ba *Deeya* Ce kai abun yaba mamaki ba hatta lili da Junior saida suka bude baki, saboda mamakin jin abunda *Jana* tafada domin sun san me ake nufida me aiki, cikin hade fuska *Habeeb* "OK toki fada mata karta sake shigowa falon nan domin ina ganinta naji na tsaneta, so banason nasake ganin ta, yafadi tareda wa tsawa *Deeya* kallon tsana Wanda yasa taji mummunan faduwar gaba, Dasauri *Jana* tace to shikenan *BB* na muje naraka kada kayi latti yace ok tareda kama hanyar fita, saida *Jana* ta ballama *Deeya* harara Sannan taja hannun lili tareda bin bayan shi, yayinda Junior ma yabi su yana waiwayen *Deeya* wacce tayi mutuwar tsaye saboda tsabar mamaki. Can saiga su sun shigo alamar Hmm *Habeeb* din yatafi domin tajiyo karar tashin motocin sa, kallon-kallon ake tsakanin *Deeya* da *Jana* ita *Deeya* kallon mamaki takeyi mata ita kuma *Jana* tana mata kallon tsana take mata, Dariya *Jana* tayi me cike da raini hankali sannan tace kina mamaki ne naki raki me aiki?.. kai *Deeya* ta gyada alamar "eh, dariya *Jana* ta sake yi Sannan tace.. *_Don kuyi hakuri da wannan_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenart🌹 [7/2, 11:48 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 3⃣3⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Ummmmmm! *KYAUTA* kike nema kowa?...kidai na jin mamaki don nakira ki me aiki, ai sunan dakika dace dashi kenan aguri na tunda kikai ganganci auran mun miji, To🤔 readers kuji *Jana* fa wai mijinta😁, _Nikam nace mijiki kodai mijinta tunda saida aka daura nata aure, sannan aka daura naki._ tace sannan kuma kika biyoni Abuja saboda kiyi zaman kishi dani ko?.. hmm! yarinya kinyi kadan nayi kishi dake wlhy, kuma tunda kikayi kuskuren biyoni nida mijina to kin kad'e har hanjinki, wlhy don sai na gasa maki gyada ahannu kuma daga yau kin tashi daga *Sadeeya* KO *Deeya* dawani *KYAUTA* can kin koma yar aiki kuma idan bakiyi ba nayi maki dukan tsiya agidan nan babu Wanda zaya ceceki ta karashe fadi da eheee!. Dai-dai lokacin da aka shiga falon tareda fadin excuse, dukkan su suka kalli me shigowar wata mata ce kakkawar doguwa fara saidai kallo daya zakai mata kagane farin bana Allah bane, ma'ana na bilichin ne sannan kuma daganin ta kasan ba musulma bace idan kayi la'akari da suturar dake jikin ta, domin kuwa sanye take dawani Riga iya guiwa don haka duk sharabar ta awaje suke kanta babu dan kwali sai tarin gashi kanti wato attachment, gawani uban make up da tasha (kwalliya) tamkar tsohuwar kilaki wato (karuwa). Cikin girmamawa tace good morning maaa cike da isa *Jana* tace how are u matar ta amsa da fine maa daga nan taci gaba da magana da turanci tana cewa sunan ta Na'omi itace mai aikin su wacce zata ringayi masu girki da sauran aikaice aikace, tana zaune ne acan bangaran Da ma'aikata suke kwanan yanzu tazo ne tayi masu karin kumallo. *Deeya* taji abinda Na'omi tace don haka sai tace mata to tareda nuna mata kitchen, sabanin *Jana* da bataji abinda Na'omi tace ba saidai kawai taga tanufi hanyar kitchen, aikam cikin zafin nama *Jana* ta fincikota da karfi tayo baya tareda cewa dakata malama Ina zakije?... Cike da mamaki Na'omi ta kalle ta kasan cewar tana jin Hausa don haka sai tace maaa lafiya, hararan ta *Jana* tayi tareda cewa au! dama kin iya hausa shine kika tsaya kina yimani wani dan iskan turanci da banji abunda kikace ba, cikin girmamawa tace kiyi hakuri ma bansan bakiji ba. Dasauri *Jana* tace malama Ina ruwan ki da rashin jin da banayi, kinga lafiya kika shigo mun gida?..nan tace nice me'akin ku Ina zaune acan ban garan ma'aikat, tsaki *Jana* tayi tareda cewa to sai me Sannan uban wane yabaki izinin shiga mun kitchen?... tace kiyi hakuri dama zan dafa maku Karin kumallo ne. tace to shikenan munji kije shashinku idan Ina bukatarki Zan neme ki, Na'omi tace to ma dasauri *Jana* tace ke! malama karki sake kirana ma ni ban isa haihuwar ki ba kinga yarana nan Dana Haifa ato!. Tace to kiyi hakuri Aunty sai anjima tace mujima dayawa, Sannan Na'omi tafita harara *Jana* ta watsama *Deeya* wacce take tsaye tamkar an dasata agurin, tace ke kuma nadawo kanki wato ke adole mejin turanci tayi magana kin amsa mata" saboda gaki matar gida harda nuna mata kitchen KO?.. to barikiji nafada maki babu wata yar aiki da zatayi aiki agidan nan saike don haka maza ki shiga kitchen kihada mana breakfast, shuru *Deeya* tayi tana kallon ta zuciyar ta cike da tunanin abunda ke shirin faruwa da ita, ne wani mahaukacin tsawa *Jana* tabuga mata Wanda yasa tayi firgigi cikeda tsoro, cikin fada *Jana* tace malama ko baki jine KO sai lakad'a maki duka ne?.. _to readers kunsa *Deeya Feeyar* da d'an karan tsoro kamar farar kura gashi batason abinda zaya taba lafiyar jikinta._😀 Don haka cikin sauri tace naji, *Jana* tace to oya wuce kije kihada mana jiki asanyaye *Deeya* yanufi kitchen. Cikin kanka ni lokaci *Deeya* ta hada lafiyayyan karin kumallo bayan tagama sai ta jerasu akan dinnig table duk abunda take *Jana* na kallon ta, kusada itaje tace aunty *Jana* nagama tace to sai kije sama idan mun cimun rage sai kizo kici, cike da mamaki tace sai kun rage sannan zanci?.. dayawa fa abinci, tace "eh haka naga dama batace komai ba ta wuce sama jiki bakwari, kamar yadda *Jana* tace hakane saida suka gama itada yaran ta Sannan *Jana* tace" Junior yaje ya kira *Deeya.* Wacce tana shiga daki ta fashe da kuka tareda fadin oh! *Sadeeya* meke shirin faruwa dani?.. dama ni nasan Hmm *Habeeb* baya sona ya tsaneni don karya shine yace" yana sona ashe daman son cuta ne yasa yata hodani nan don su kuntata mun shi da matarsa KO?. to ai Allah nan shi zaya saka mun, tana haka ne Junior ya'iske ya kiranta suka fita tare. Wani mugun kallon *Jana* tayi mata tareda cewa gashi can mun rage kijeki ci kuma idan kika gama ki kwashe kayan ki kai su kitchen ki wanke, ki gyara gurin sannan ki koma daki tunda kinji abunda *BB* na yace" ya tsaye ki baya son ganin ki afalon na don haka sai ki kiyaye haka, jiki a sanyaye *Deeya* tanufi dinning table zama tayi duk sunyi kaca-kaca dagurin, ahankali ta bude kulan mamaki ne yaka mata gani abinci dan kadan garage, haka nan taci sannan tayi kamar yadda *Jana* tace sannan tanufi daki tana shiga tafada gado tareda sakin kuka saida tayi mai isarta sannan tayi shuru ahaka bacci yadauki ta. 10:00 am *_Bauchi_* ********* Tun bayan da *Harees* yagama treatment din *Feeya* a matsayin sa na likitan dayasan komai Sannan ya lallashe ta har tayi bacci, to shi nefa har yanzu take tafaman baccin Wanda kana kallon ta zaka fahimci bacci ne me cike da gajiya, Saboda *Harees* yaso yabida da ita ahankali abin ya faskara, kasan cewar bata saba ba ga kuma tsoro wanda yasa takasa tsayawa, hakan ma yasa *Harees* din ya sakar mata karfi wanda ta dalilin hakane ma ya d'an jimata ciwo kallon ta yake cike tausayi yayinda yake jin SONTA yana ratsa shi, Ajiyar zuciya yayi tareda cewa Allah yabiyaki me Darajata nagode sosai da shayar Dani farin ciki, Sannan ya gyara mata kwanciya tareda daukar wayar sa agefen gado yafita falo bayan ya zaune sai Kira layi *Habeeb,* Wanda yake zaune a office yana aiki wayar tana kusada shidon haka be dauki wayar ba saidai ya danna amsa tareda bude karan yana cewa ya akayi ne *Harees?..* Cike da mamaki *Harees* yace lafiya, domin rabon dayaji *Habeeb* ya kira sunan shi har ya manta rana, saidai ya kira shi dan'uwa shima yakira shi dan'uwa, cikin basarwa *Harees* yace yakake yaa iyali ya kuma aikin?.. yace lafiya lau yace to yayi kyau ina "Queen of beauty?.. shuru *Habeeb* yayina dan wani lokaci, can *Harees* yace dai naji na tambaye ka "Queen of beauty kayi shuru, yace Oh! sorry ban fahimci "wakake nufi bane shi yasa, murmushi *Harees* yayi yace ai tunda naji yau ka kira sunana nasan kana jin iskanci to *Sadeeya* nake nufi dama inason naji Allah dai yasa kabida ita; ahankali idan kuma taki yadda dakai pls kabarta har zuwa dan wani lokaci, karkace zaka gwada mata karfi irin yadda nayima me "Darajata kaga gashi nan har naji mata ciwo saidai ba sosai bane nayi treatment dinta, gata can ma tana bacci shine dam... Da sauri *Habeeb* yace *Harees* nifa ban fahimci wayan nan maganganu naka ba wacece ma *Sadeeya* tukun?..Cikin tsanani mamaki tareda faduwar gaba yace haba dan'uwa wai yau meke samun ka ne *"KYAUTA* fa nake nufi, *Habeeb* kam jiyayi gaban sa yafadi sakamakon sunan Da yaji *Harees* yafada tabbas aranshi yaji yasan sunan, saidai yakasa tuna me wannan sunan, don haka ne yace pls *Harees* ni banga ne wacce kake nufiba so ni zan cigaba da aiki na yafadi tareda kashe waya kit. *_Nikam nace tab! ALLAH kai mana tsari da masu mugun sihiri ameen._* *Harees* kam dasauri yacire wayar daga kun nan shi tareda kura mata ido, yayinda yaji gaban shi yana faduwa ga wani irin tsoro dayaka mashi lokaci guda, ahankali yafurta yah ilahee meke shirin *FARUWA* ne?.. _Nikam nace ai yama faru saidai Neman sauki😔 agurin ALLAH._ *_Abuja_* ********* Tun bayan da *Deeya* tanufi daki sai itama *Jana* tashiga dakin *Habeeb* bayan ta kunna masu lili kallo, ta kuma gargad'e su kar suje dakin *Deeya* idan kuma sukaje saita yan ka su don haka babu wanda yai yunkurin zuwa gurin *Deeya* din. *Jana* tana shiga dakin tadauki wayarta dake gefen gado tareda hawa ta bajewa akan gado, layin shafa takira tareda bud'e kara daga can Shafa tadaga tareda cewa ke! shegiya, kin zuba maganin kuwa?.. tace ah! tun jiya tace ke! haba?..tace Allah kuwa ai tunjiyan nan magani yafara aiki kedai Allah yabiya "mlm dare, tace ameen kai! amma naji dadi to bani Labari mana. Nan tafada mata duk abunda yafaru shewa tayi tareda cewa yauwa tawan haka nakeso kici ubanta la'ada waje kiyi taba shegiya wuya, har sai tagaji tabar maki mijinki da gidan ki kiyi zamanki keda yaranki, *Jana* tace ai haka za'ayi saida kuma da akwai matsala tace matsalar me fa?.. tace kamar yadda mlm dare yace babu wani abunda zaya shiga tsakanin mu, hakane saidai kawai ya rungume ni wanda dakyar nayi bacci kinsan nariga nasaba da....kin dai gane ai takarashe fadi tareda yin dariya itama Shafan dariya tayi tareda cewa hakane to yanzu kin kira "Ado kin ce ya'iske ki nan abujan?.. tace ban kira shiba" wlhy tace saboda me?.. tace idan yazo bansan yadda zanyi nashiga dashi gidan ba, saboda akwai mugun tsaro tace amma dai ke banza ce basai kice dan'uwan kiba ne, tace hakane kuma fa tace Allah idan yazo kice dan'uwan kine, tace to shikenan zankira shi yanzu haka wa irin mugun sha'awa nakeji wlhy, dariya shafa tayi tareda cewa shegiya jarababba, to ai saiki kalli wannan video na wayarki koya rage maki sha'awar, tace ai yanzu kuwa nan dai sukai sallama sannan takunna wani banzan vedio tana kallota tana ihu tareda imagery da'ita ake yin wan nan banza abunda take kallo, ahaka har tabi yawa kanta bukata sanna tayi bacci. Lili mama ce taje tana tashe ta tareda fadi aunty *Jana* inajin inwa tsaki tayi tareda kallon agogon daki karfe12:00pm rana saukowa tayi daga kan gadon tace wuce muje basu tsaya ko'inaba sai dakin *Deeya* wacce keta baccin ta. tsaki *Jana* tayi tareda d'aka mata wani mahaukacin duka acinyar ta data bude gurin bacci, firgici ta farko bakin ta dauke da salati cike, *Jana* tagani tsaye tana hararan ta ciki tsoro tace aunty *Jana* me nayi maki kika duke ni haka?..Cikin huci tace ubanki ki kai mun, ido *Deeya* tazaro cike da mamaki tace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya*) Tareda ✍🏽 🌹Meenat🌹 [7/2, 11:49 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 3⃣4⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* *_Wannan page naki ne ke kadai naba KYAUTAR🎁shi, saboda kaunar ki da KYAUTAR ALLAH CE, ❤don haka kiyi yadda kike so dashi, Dake fa nake😀 👉HAFSAT ZARIA_* *_kisani comment dinki yana matukar kaya tardani, nagode sosai inayin ki irin over din nan Dear_* 😍😘. ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Aunty *Jana* ubana fa ki kace?.. tace "eh haka nace kozaki Rama ne?..Kai ta girgiza tareda juya baki zuwa turanci tace "ah! bazan Rama ba don idan na rama kaina nazaga, so kinga kanki kika zaga kenan, kuma Allah ya'isa dukana daki kayi ban maki komai ba muguwa azzaluma kawai matar mlm zalumun, *_Nikam dariya nayi tareda cewa Allah sarki my Sweet Deeya karki damu akwai Allah_.* Cikin tsawa *Jana* tace me kike cewa?..Cike da tsoro *Deeya* tace ah! niban Ce komai ba, tace Oh! kice ma kigani idan banyi maki dukan tsiya agidan nan ba dalla gafara mlm tashi kije kiyi mana girkin Rana, don iskanci kin barmun yara dayinwa kinzo kinata bacci saboda tsabar samun wuri KO?.. jiki bakwari *Deeya* ta tashi, tareda daukan dan kwalinta ta daura yayinda taketa faman murza gurin da *Jana* ta duke ta, domin wani irin zafi takeji agurin ahankali ta dan bude gurin abuga fara har yayi jajir hararan kasan ido tayi ma *Jana* tareda fadin muguwa kawai ahankali Sannan tafita. Direct kitchen tanufa ba tareda bata lokaci bata hada masu dafa dukan shin kafa me manja Wanda yaji kayan lanbu, da kifi kasan cewar komai akwai acikin kitchen din, bayan tagama sai tajera akan dinning table, still saida sukaci suka rage sannan tazo taci. Bayan tagama takwashe filets din taikai kitchen ta wanke sannan tanufi sama tashiga wanka, kasan cewar tariga tayi sallah azahar don haka sai kawai tashafa mai tareda turaran jiki masu sanyin kamshi, sannan tashir ya cikin riga da siket na wata atamfa yellow, sannan ta nufi gurin socket don ta Ciro wayar ta datasa chaji. Saida kuma wani abun mamaki shine ba wayar babu dalilin ta, cike da tsoro tace Kai! Ina wayata kuma?..duba tafara yi ciki dakin saidai kashhhh! gaba daya ta yamutse dakin bata gani ba, cikeda tashin hankali tafita waje, kasa tanufa tana isa *Habeeb* yana shigo wa, cak! ta tsaya gaban ta na faduwa shima tsayawa yayi kurawa juna ido sukayi jiyayi gaban sa na faduwa shima, yayinda yakejin kamar yasan ta to a'ina yasanta?.. Shi bama wannan ba wani irin tsanar ta yake mugun ji aran shi tunda yaganta da safe, tsaki yayi mtww tareda Daka mata tsawa Wanda yasa tayi saurin rike karfe Bebe domin jitayi kamar zata life kasa don tsoro jikinta sai rawa yake, itadai kwata-kwata batasan tsawa arayuwar ta, yace ke! banace kar nasake ganinki afalon nan ba?... Cikin tsoro tace kayi hakuri wayata nake nema, tsaki yayi mtww tareda shigewa dakin shi, karo sukayi da *Jana* zata fito rungume shi tayi tareda cewa oyoyo *BB* na sannu da dawowa, shima rungumeta yayi sosai yace yauwa sannun my Dear yakike ya yarana?.. tace lafiya sunyi bacci yace OK" my Dear meyasa yarinyar can take shigo mun falo ba nace maki banason ganin taba?... tace kayi hakuri kasan kitchen din afalon kasa yake amma dai za'a kiyaye yace yauwa, bari nashiga nai wanka akwai abincin KO?..tace "eh yace yauwa to bari nafito sai muje ki zuba mun tace to tareda fita dakin yayinda shikuma yafara kici-kicin cire kaga. Cikin tashin hankali *Deeya* keta faman dube- duba daga falo zuwa kitchen, *Jana* tace ke! lafiya kike tafaman harkitsa mun filos din kushin?..dasauri tace don Allah Aunty *Jana* baki ga waya taba?.. tsaki tayi mtww tareda cewa bangani ba, sannan uban waya baki izinin fitowa falon nan?.. Cikin dan bacin rai tace kai! Aunty *Jana* waya tace" fanake nema, tace shine don iskanci baza ki tsaya can dakin ki kinemi wayar ba saikin fito nan falon gashi nan kinsa *BB* na yaganki har ranshi yabaci kuma kinji yace" baya San ganin ki shine bazaki kiyaye hakan ba KO?..tace to Allah yabaki hakuri, tace dalla gafara Malama ba wani Allah yabani hakuri ki wuce ki koma daki kinji KO?.. ba tareda tace komai tajuya tanufi sama idonta cikeda hawaye. *Jana* kam fuska dauke da Da annuri ta koma dakin *Habeeb* hannun ta naga tanura karkashin filo taciro wani abu adukulkule acikin wani kyale, walwalewa tayi mamaki ne yakamani saka makon ganin wayar *Deeya* harda change, dariyar mugunta tayi tareda cewa yarinya keda wayar nan har abada. fitowa tayi daga dakin tanufi dakinta toilet tashiga tabud'e tukunyar kashi tajefa wayar jikake tsunbul tafad'a tamkar kashi😀,sannan tamayar da marfin tarufe tana dariyar keta takoma dakin *Habeeb.* *Deeya* kam tana shiga daki tafada kan gado tasaki kuka tareda cewa yanzu shikenan bazan ringa kiran 'yan gida ba?.., wayyo my sweet *Feeya* KO" zanjure rashinjin muryar kowa" ke" kam bazan jure rashin jin taki; muryar ba, nan dai tasake fashewa dawani kukan me ban tausayi ahaka har bacci yadauke ta. *_Bauchi_* ******* Tun bayan da *Feeya* ta murmure tunda sai da tayi sati biyu kafin *Harees* yasake neman ta saida ya tabbatar taji sauki sosai, sannan komai ya cigaba da tafiya dai-dai yadda ake so yayinda sannu ahankali *Harees* yakebi da'ita suna kwasar amarcin su, Saidai kuma tawani gefen hankalin su ba'a kwance yake ba, musamman *Feeya* saboda rashin samun layin *Deeya* da batayi wanda hakan ba karamin tayar mata da hankali yayi ba, shima *Harees* haka yake agurin sa domin tun ranan da sukayi waya da *Habeeb* basu sakeyi, tunda idan ya kira *Habeeb* din baya samun shi idan kuma yayi nasaran samun shi sai tayi tafaman ringing amma ba yadauka, tun *Harees* yanaki ranshi har yaga jiya daina saidai yanaki ajikinsa akwai abunda yakeda mun *Habeeb* din, Wanda ya tabbatar bame dadi bane don haka yake tayi mashi addu'a Allah ya yaye masa KO" menene. itakam *Feeya* duk da idan ta kira layin *Deeya* ba tasamu hakan baya hanata sake kira kullun saidai idan bai jeba, tayi ta kuka shikuma *Harees* yayi ta lallashin ta zuciyar shi cike da damuwa. *_Abuja_* ******* Haka rayuwa tamike sannu ahankali kamar yadda *Jana* tace to hakan ne yakasan ce tuni ta maida *Deeya* yar aikin ta, safe darana da kuma dare duk ita ke yin abinci da wanke-wanken kayan ga kuma gyaran yara, kasan cewar tuni an saka su makaranta don haka *Jana* tasa kar mata su tunda bazata iya gyaran suba harda Home work dinsu duk itakeyi masu don haka sai abubuwan su kai mata yawa. Wayar ta kam tayi nema har tagaji bata gani ba don haka saita hakura shiyasa bata da abokin fita sai kuka da Addu'a Allah yakawo mata mafita, kullun idan bata kitchen to tana daki ita kad'ai kasan cewar dazaran su lili sun dawo school sai *Jana* ta janye su bata sake ganin su sai da safe idan zata shirya su zuwa school, shiyasa damuwa tayi mata yawa duk ta rame tayi fari fat kamar me ciki shikam *Habeeb* tuni tadaina ganin sa. "Aban garen *Jana* kuwa hankalin ta kwance babu abunda yadame ta, tunda abunda take ganin shine matsalar ta to yanzu tasamu an magance matashi, Tun wata rana da Na'omi tashiga part din nasu bata iske kowa afalon ba saidai wani irin ihu da taji yana fitowa ta dakin *Habeeb,* don haka dakin Na'omi tashiga ba tareda wani fargar komai ba. *Jana* tagani kwance kan gado tsirara tana biya wa kanta bukata kamar yadda tasa ba, tsaye Na'omi tayi tana kallon ta, jikin *Jana* ne yabata cewa ana kallon ta don haka dasauri tajuya cike da tsoro, mamaki ne yakamata daganin Na'omi dan haka da sauri taja bargo tarufe jikinta cikin bacin rai tace uban wane yabaki izinin shigo mun dakin mijina?... tace kiyi hakuri Aunty naga kamar kina Neman taimaka ne, Cikin masifa tace to idan ina Neman taimaka ke kinada abunda zaki taimakeni da shine?.. tace "eh Ina dashi idan har kin bani dama zan gwada maki shi ta karashe fadi tareda nufar gurin *Jana,* hararan ta tayi tareda cewa tayaya?..ba tareda Na'omin tace komai ba tahau gadon tareda yaye bargon, ta bude kafar *Janan* takafa kanta a kasan *Jana* tafara tsotsa take *Jana* tafara sakin ihu tarrrrrr. *_Wa'eyazubillahi tar! tarr!! tarrrr!!! daku masu aikata MAD'IGO wannan wacce irin masifa ce haka kuke daukarwa kanku wai mace da mace tarrrr! wlhy kutuba kubari tun kafin azabar Allah ya'ike ku._* Shikenan tundaga wannan ranan *Jana* da Na'omi suka dinke suka zama tamkar tif da taya, kasan cewar ashe itadin dama tan tiriyar yar MAD'IGO Ce, don haka kullum idan *Habeeb* yatafi gurin aiki su lili kuma suka tafi makaranta sai Na'omi tazo su shiga dakin *Habeeb* suyi ta aikata bad'alar su, don haka tuni *Jana* tamanta dakiran Ado shine ma ya kiranta yace mata zayazo abuja domin yayi kewarta sosai, sai tace masa karya zo yabari suna nan dawowa idan akaima yara hutun school. *_Bayan wata uku Bauchi_* ******** Abubuwan da dama sun faru a ciki harda cikin da *Feeya* tasamu na wata biyu dasati biyu, sai faman shan wahala take saboda damuwan rashin jin halin Da *Deeyar* take ciki ba, Wanda ba'ita kadai damuwar ta dama ba harda Hajiya da lnna, saidai lnna ta boye damuwar ta sabanin hajiya data bayyana damuwar ta afili na rashin ganin hali dubun ta, wanda gaba daya family sun shiga damuwa na rashin ji da ganin *Habeeb* din shida iyalinsa, duk da kusan kullum sai sun ganshi acikin labarai NTA wanda hakan ya tabbatar masu cewa lafiyar sa kalau, tunda yana daya daga cikin sanatocin dake aiki tukuru acikin garin su, Saidai suna mamaki abunda yasa idan ankira layin shi ba'a samu sannan kuma yaki zuwa gida, hakan ne yasa Abba yace"abishi amma sai Baffa yace akyale shi Ai dai yi masu addu'a, don haka sai aka kyale su aka cigaba dayi masu addu'a, musamman Baffa dayake yawan yin mafarkin *Deeya* tana kuka Wanda hakan yana nufi akwai matsala, don haka sai ya tsanan ta addu'arsa agare su to ita kuma Addu'a takobin mummuce, musamman Addu'at iyaye ga ya'yansu" bata taba faduwa kasa banza. *_Abuja_* ******* A can Abuja ma komai yana tafiya dai-dai yadda Allah yatsara, *Jana* da Na'omi kam suna ta she ke ayarsu san ransu yayinda *Deeya* take cikin wani hali domin cikin wata uku da satittika dasuka wuce idan ka kalli *Deeya* saita baka tausayi, musamman ayan kwanaki nan da bata samun isassan bacci, saboda kukan wani abu da takeji kamar na bera a dakin ta Wanda idan yafara kuka tunda magrib sai karfe 2:00pm na dare yake bari alokacin tuni ta galabai ta da tsoro, data gajida shan wahala sai tadaina kwana dakin saita koma kwana falon nan sama, abunda *Deeya* bata saniba shine kukan datake jina bera amma na robo kasan cewar *Jana* taba Na'omi Labarin, cewa *Deeya* tana jin tsoron bera sosai don hakane Na'omi ta samo mata beran roba shine tasa mata adaki. *_Yau Monday_* ******** baya *Deeya* ta shirya su lili sun tafi school Sannan takar kumallo tayi wanka, tashirya cikin riga da siket na atamfa bata daura dan kwali kayan ba sai tayafa gyalen abaya sannan taje falo ta kwanta bata dade da kwanciya ba bacci ya dauke ta. Su *Jana* kam suna can suna aikata tsiyar su sai 12:00pm Sannan suka sarara ma kansu koshi yinwa ce ta kwakwale su kayan su sukasa suka fito falo cin abinci da yar aikin su tadafa masu _yan raini senses kawai😏,_ Mamaki ne yakama *Jana* gani dinning table wayam bakomai har zatayi magana saiga su lili sun shigo dawowar su kenan da school jifa sukayi dajaka da kwadon abinci,lili tace aunty Jana inajin inwa hannu su taka ma suka nufi sama, suna isa sukaga *Deeya* kwance tana baccin ta zuwa *Jana* tayi zata kai mata duka sai Na'omi ta hanata tareda cewa kar ki duke ta ina zuwa. tafita can saiga ta tadawo hannun ta dauke da kwali tamike wa Jana kar batayi tabude saiga uwar bera katuwa, tareda ya'ya'nta dayawa sai tsi-tsi sukeyi, dariyar keta tayi tareda sa hannu tadauko uwar sannan ta watsama *Deeya* ya'yan ajiki, Cikin bacci taji kuka tsi-tsi ahankali tabude ido bakin ta dauke da salati, abunda ta gani neyasa tafadowa daga kan kushi tareda sakin gigitaccan kara sai kuma ta dunkule guri guda yayinda jikinta yadauki karma, Dariya suka kece dashi har da Junior itakam lili kwab'e fuska tayi alamar zatayi kuka gani abunda akai ma *Deeya*, Cikin tsawa *Jana* tace shine dan iskanci bakiyi girkin rana ba tafadi tareda shuna mata beran dake hannun ta, Cikin tsanani tsoro *Deeya* tamike tareda cewa yanzu zanje nayi don Allah aunty *Jana* kiyi hakuri ba nasan bera, tace to maza kije ki dora da gudu tanufi kasa yayinda numfashi take fisga, Karo sukayi da *Habeeb* kasan cewar yana office sai yaji kamar ana kiransa agida shine yazo koda yaduba dakinsa baiga *Jana* ba sai yanufi sama shine sukai Karo da *Deeya,* Wanda haduwar jikinsu yasa *Habeeb* yaji wani irin azababbe _shock_ din dayasa shi yakusan faduwa, don haka dasauri yasa hannun shi daya yarike karfen bena, yayinda ita kuma *Deeya* ta damki hannun shi dayan Cikin tsanani tsoro zatayi magana sai takasa saboda numfashin ta daya tsaya cak! ta sulale kasa sumammiya, Dubansa yakai gareta ido yazaro tareda cewa _what!_ *Leemah* ta meyasa me ki???? yafadi tareda dukawa dasauri yatallabo ta, dai-dai lokacin da *Jana* suka biyota suna dariya itada Junior shima hannunshi rike da beran, Abunda *Jana* tagani ne yasata sakin beran cikin tashin hankali tadora hannu akai🙆‍♀ tareda cewa... *_Barkan muda jumma'a_* *_Gaskiya yawan comments yawan typing😀_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* _(Labarin Sadeeya)_ Tareda ✍🏽 🌹Meenat🌹 [7/2, 11:49 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 3⃣5⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ "Wayyo nashiga uku ni Murjanatu shikenannn! ya tabata; dasauri *Habeeb* yadaga kai ya kalli *Jana* dai-dai lokacin beran da tasaki yake tsallen sakkowa benan, dakarfi yace _What?_ bera agidana. hakan ne yaba Junior tsoro yasaki ya'yan daya kwaso ahannun shi; har guda hudu tuni suka fara gangarawa benan cikin tashin hankali tareda kwamar ganin ya'yan beran yadauke ta; kasan cewar tunda yasan cewa *Deeya* bata son bera shikenan shima ya tsane bera arayuwar, shi, Cikin tashin hankali yace wai ya'akai beraye suka yashigo cikin gidan nan?... Kan kushi yadorata cike da tashin hankali yake fadin *Leemah* ta; tareda girgirza ta hannun ta yakama yana murzawa tareda kiran sunan ta saidai kuma ko motsi batayi ba, da sauri yamike yanufi fridge yadauko goran ruwa, yab'alle marfin yazuba mata afuska wani abun mamaki ko ince abun tsoro shine ko dan yatsan ta baiyi motsi ba balle yasa ran numfashin ta zaya dawo. Cikin tsanani tsoro yasaki goran tareda dukawa yana cewa a ah! *Leemah* ta, pls ki bude idon ki yana girgirzata; dai-dai lokacin da Lili ta sauko tana kuka tanufi gurin *Habeeb* din cikin tashin hankali ya kalle ta yace my lili meyasa meki?... ba tareda yajira amsar taba ya cigaba da girgiza *Deeya* wacce KO" dan yatsan ta bai motsa ba, gaba daya hankalin shi yagama tashi. Cikin tabe baki lili tace Daddy Aunty *Deeya* bajata taci daga bacci ba ne?....Da sauri yace noooo! my Lili zata tashi kinji?...cikin kuka tace to Daddy kagani ko?..Kai ya gyada mata alamar son Karin bayani, tace ai Aunty A'womi takawo fela chine Aunty *Jana* ta jubama Aunty *Deeya* fela ajiki Da sauri yace _Wha_?.. tareda zuba masu wani irin azababben kallo me cikeda bacin rain abunda suka aikata ga *Leemarsa* aikam tuni sukai tsuru-tsuru kamar marasa gaskiya ashe su😏, yayinda jiki su yadauki rawa musamman jikin Na'omi sai rawa yake kasan cewar tana bayan *Jana* ta boye, Lili tace "eh Daddy ada Junior kuma ai Aunty *"Deeya* na bata chon fela ko?..kai! ya gyada alamar "eh, Cike da tashin hankali yamaida duban sa ga *Deeya* wacce har yanzu bata mota ba, yace Don Allah *Leemah* ki bude idon ki kinji gani tareda ke bazan bari komai ya same ski ba kinji?.. saida kashhhh! *Leemah* kam ko gezau batayi ba. hakan ne ya sake firgita *Habeeb,* dan haka cikin tashin hankali da tsanani firgita yadauke ta cak! kamar yar tsana yasab'a akafada da sauri yafita waje yayinda Lili tabi bayan shi tana kuka da sauri yajuya yajawo kofar falon da karfi ya kulle. _To😳fa *Habeeb* me kuma zakayi???_ Drive shi nagani shi yataso da sauri yana cewa subhalallahi! yallabai bata da lafiya ne?...tareda dazuwa Da sauri ya bude mota, dasauri *Habeeb* yasata ciki tareda shiga ya zauna ya rungumeta; dasuri Drive ya rufe kofa, Lili tasaki kuka tareda cewa Daddy janje Aunty *Deeya* cikin sauri yace da Drive sata gaba mutafe yace "OK tareda bude gaba yasata ya rufe sannan ya zagaya yashiga yatayar yafita da gudu, kasan cewar tuni megadi yabude masu get yayinda bodyguard din sa suka rufa masa baya, dama tunda suka ga yafito hannun shi dauke da *Deeya* sun san ba lafiya shiyasa suka shiga mota sukai ready basu tsaya ko'ina ba sai wani hadadd'en private hospital Wanda aka tanada domin su da iyalai su. Cikin sauri Drive yabude ma *Habeeb* mota yafito da'ita, Cikin gaggawa nurse su kazo da gadan daukar maralafiya aka dorata emergency room aka nufada ita. Likitoci sunkai guda boyar akan tasu nafama dan ganin numfashi ta; yadawo sukai kusan awa uku suna abu daya duk hankalin su yatashi, dakyar dai suka samu numfashi Nata yadawo koshi saida ta makon oxygen, sannan babban likitan yasa akafito da'ita akanufi wani special room da'ita sannan shima babban likitan ne yafito yana sharan gumi. Shikam *Habeeb* tunda aka shiga da *Deeya* emergency room din yakeda faman safa da marwa, shida Lili wacce da tagaji da safa da marwa sai ta zauna tafara gyan-gyadi, daukan ta yayi ya rungume akafad'a yaci gaba da da safa da marwa Cike da tashin hankali yana Cikin haka ne babban Likita yafito yace Da *Habeeb* yabiyo shi bamusu yabi bayan dasuri suka nufi office din likitan. Bayan sun zauna sai likitan ya kalli *Habeeb* Wanda shima shi yake kallo, yace yallabai munyi nasara numfashi ta yadawo da taimakon Allah yana tafiya dai-dai amma fa saida akasa mata oxygen, dasauri yace oxygen Dr?..yace "eh yallabai saboda taga wani abunda yai mummunan firgitata wanda shine ya haifar mata da dauke war numfashi sosai, Wanda kadan yarage tashiga common, saidai Allah yatsare ba tashiga ba amma dai abinciken mu mungano damuwa tayi mata yawa Wanda idan ba'ayi kokari rabata dashi ba to komai na iya faruwa da'ita; dan yanzu haka ma kad'an yarage ciwon zuciya yaka mata; da sauri cike da tsanani mamaki *Habeeb* yace _What?_ Dr ciwon zuciya kuma _for how_?.. Dr tace "eh to yallabai kai zan tambaya domin akarancin shekarun ta bai kamata ace ciwon zuciya yakamata ba, cike da tashin hankali yace Dr I hope dai be kamatan ba KO?.. yace "eh amma dai yana barazanar kamata, ajiyar zuciya *Habeeb* aran shikuma mamaki yake wai ciwon zuciya kesan kama *Leemarsa* to wai agari yaya hakan tafaru?.. Dr yace yallabai ya kamata akula da'ita sosai domin dai tana bukatar kulawa wanda hakan ne zaya kareta da kamuwa da ciwon zuciya, Cikin sanyi murya *Habeeb* yace nagode sosai Dr kuma insha'allahu za'a kiyaye, yanzu Zan iya ganin "ta?.. yace "eh amma sai zuwa anjima lokacin an cire mata oxygen din, wanda muna saran farfado warta insha'allahu. yace OK" ba damuwa zan iyazuwa gida nakai Dota na na dawo?.. yace "eh karka damu akwai nurse da suke tsoron marasa lafiya yace OK" tareda tashi yasabaLili akafad'a suka fito tareda likitan yanuna ma *Habeeb* dakin da'akakai *Deeyar* room 5 ne ta window dakin *Habeeb* yaleka tana kwance sanye da abi numfashi, tsura mata ido yayi yana kallon ta wani irin azababben SONTA ke yana bin jininshi gawani irin tausayin ta daya Kama shine, gawani masifaffen rama datayi masa shimamaki mayake tareda tambayar kanshi waida yaushe *Leemarsa* takoma haka dubu cikinta kamar bata cin komai koda yake dama Cikin nata haka yake ashafe kotaci abinci kamar bataci ba saidai wannan lokaci yafi shafewa sosai, ajiyar zuciya yayi tareda cewa Allah yabaki lafiya *Leemah* sannan yakalli wasu bodyguards dinsa guda biyu kirnsu yaida hannu aikam cikin sauri suka karasa gurin shi cema suyayi su tsaya abakin kofar nan zayaje gida yakai lili yadawo dasauri sukace Ok" Sir Sannan ya nufi mota direba yabud'e mashi ya shiga suka ka nufi gida. ****** ***** Su *Jana* Kam bayan fitar *Habeeb* suka sauko falon kasa bayan Na'omi tadauko kwalin ta kwashe beraye sannan suke tafaman safa da marwa, kasa kallo daya zakai masu ka fahimci dukkan sun atsora ce suke, musamman Na'omi da jikinta sai rawa yake dasauri tanufi kofa zata fita sa tajita arufe, Cikin tashi hankali takalli *Jana* tareda cewa pls Aunty ki bud'e mun kofa nafita kafin Sir *Habeeb* yadawo ya kashe ni nikuma banason namutu pls, harara *Jana* ta watsama ta tareda yin tsaki mtww! tace dayake ni na rufe ai dole kice na bud'e maki, kuma yadda baki son ki mutu nima banason ta, don haka dole ki tsaya duk abunda zayi yai mata tare dake, tunda ke kika kawo berayen. Ni bakin ciki ma daya da sihirin danai mashi ya karye tunda dama mlm dare yace" dazaran yataba ta shikenan daga lokacin sihiri zaya karye gashi yataba ta, harma dauka ta yayi mtww! tasake yin tsaki tareda cewa nidai kin cuceni wlhy. Dai-dai lokacin da sukaji motsin bud'e kofa dasauriJunior yaboye bayan kushin jikinsa nata rawa dama shi yana matukar tsoron *Habeeb*. "Akam *Habeeb* ne yashiga kafadar shi dauke da da Lili juyawa yayi yarufe kofar Sannan yanufi dakin shi, ya kwantar da ita kan gado, yafito yana kokarin zare belt din jikinshi rai bace yanufi Na'omi wace tun shigowar shita zube kasa tana murza hannu alamar neman afuwa, saidai bai tsaya sauraren taba yashig labta mata belt, "Ai kam tuni tasaki ihu tare da fadin _Sorry Sir_, Cikin bacin rai yace" _u don't know who she to me ba_?..Cikin azaba tace _Sorry Sir l know she is u wife_, Cikin tsawa yace Oh! kinsani matata ce shine kike kokari kashe mun ita; bakisan cewa itace rayuwa taba?.. shegiya uban wa yafada maki tana tsoron bera?.. Cikin tsanani azaba tace Aunty domin tuni yafara fasa mata jiki da belt din yace OK" is good tareda cigaba da labtanta. *Jana* kam jikinta sai rawa yake domin tunda take dashi bata tana ganin baci ranshi irin yauwa ba,don haka dasuri zata gudu ciki zafin nama yafisgo ta yajefa kan kushin tareda watsa mata wani irin mugun kallo me dauke da gargad'e kika kuskura ki kabar gurin nan sai nayi mummunan saba maki, aikam tuni ta nutsu saidai jikinta sai rawa yake cigaba yayida dukan Na'omi. Saida yayi mata lilis domin tuni yafarfasa mata jiki sannan ya kyaleta dama ga jikin yasha bilichin, cikin tsawa yace _get out of my house_, kuma daga yau nakoreki daga aikin don haka idan nasake ganin ki agidan nan saina sa an daure ki, _stupid woman_ kawai dakyar take Jan jiki zata fita cikin tsawa yace dan ubanki zoki dauki kwalin kazantar ki, dasauri tajuyo tazo ta dauka tafita dakyar da karfi yarufe kofar rai bace yanufi gurin. *Jana* wacee tuni tafara rokon shi yayi hakuri bai tsaya sauraran taba yashiga zuba mata mari tako'ina hagu da dama, yana fadin dan iskanci kinsan cewa bata son bera shine kika sama ta don kiyi mata illa ko?.. hakuri take bashi amma ina ran yan maza yabaci saida yahada mata jini da majina tukun sannan ya kyale ta; domin tuni bakin ta da hanci sun fashe jini kawai ke fita, Cikin tsawa yace ina Junior?.. dasauri tanuna mashi inda Junior yake wanda tuni yasaki fitsari saboda tsabar tsoro. Zuwa *Habeeb* yayi ya kamoshi tareda zaro wayar redio yashiga tsaula ma shi yana fadin dan uban ka harda kai ko?.. sai ihu yake yana fadin sorry Daddy nadai, na saida *Habeeb* yazane shi tas sanna ya kyale shi yanufi daki zuciyar shi tana kuna. Toilet yashiga yasa karma kashi ruwa yadauki lokaci sannan yayi wanka yafito, yana cikin shiryawa lili ta tashi daga bacci tace Daddy ina Aunty *Deeya* ta tashi aga baccin?..yace a ah Dai-dai lokacin daya karasa shiryawa, tace to Daddy wane jaya dafa mana abinci?.. cike da mamaki yace my lili dama Aunty *"Deeya* ce take dafama ku abinci?.. tace "eh shuru yayi, tace Daddy janje "Aunty *Deeya* tabani abinci inajin inwa yace to muje nayi maki wanka sai muje nakai kiko?..tace "eh bayan yaimata wanka ya shirya ta sannan suka fita saida suka biya wani gidan saida abinci suka siya sannan suka nufi asibiti.... *_Assalamu'alaikum, MASOYANA kuyi hakuri da wannan, koshima saboda nariga nafara typing ne shiyasa na karasa shi dakyar, saboda kanin Baba na yarasu yau din nan😭 don haka ina Neman addu'ar ku don ALLAH._*👏 Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* _(Labarin Sadeeya)_ Tareda ✍🏽 🌹Meenat🌹 [7/2, 11:49 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 3⃣6⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _Not edits_ "A asibiti bayan tafiyar *Habeeb* bada wani dad'ewa ba sai numfashi *Deeya* yafara fita da sauri da sauri alamar nata numfashi yadawo, don haka dasauri nurse din dake kula da'ita tayi sauri taje takira Dr yazo ya cire mata oxygen din Sannan ya duba ta yaga babu wata matsala a koda yaushe zata iya farfadowa normal, sai dan zafi da jikinta yayi shidin ma bawani abun damuwa bane dazaran ta farfado tasha magani komai zayayi dai-dai Sannan Dr yafita, bayan yafada ma nurse din cewa idan takarfa tazo takira shi tace yesss Sir. Ba'afi minti talatin da cire mata oxygen din ba tafar ka, bakinta dauke da salati tana kokarin tashi sai nurse din dake tsaran ta tayi saurin taimaka mata ta tashi ta zauna tareda samata filo ta bayan ta, tadan tajingina yadda zataji dadin zaman, Cikin turanci nurse tace mata sannu, ahankali ta amsa dacewa yauwa tareda kurama nurse ido tana mata kallon rashin sani, Can kuma saita kauda kanta daga barin kallon nurse din Wanda ganin nurse din ya tabbatar mata da cewa a asibiti take, shuru tayi tana tunani to meya kawota asibiti?...can sai ta tuna don haka ne yasa tayi sauri rintse ido yayinda taji tsikar jikinta yana tashi tareda wani irin karrrma, "Ahankali ta furta bismillahi'layadurruma'isme'shai'unfil'ardi'walafissama'iwahuwassami'ul'aleen, la'ilaha'illa'antassubahanaka'innikuntuminazzalimin, Sai kuma ta fashe da kuka dasuri nurse tace sannun sis jikin ne?.. kai ta gyada mata alamar "eh dasauri tace to bari nakira "Dr dama yace" idan kin farka nakira shi, dasauri *Deeya* tace "a ah basai kin Kira shi ba dama dai bana danjin karfin jikina ne amma nasan zuwa ajinjima insha'allahu zanji sauki, Nurse din tace ai haka ne dama sai ahankali KO" kina bukatar wani abun ne?.. *Deeya* tace no saida don Allah idan kinada kudi acikin wayar ki kibani zanyi magana, nurse din tace "OK tareda mika mata wayar *Deeya* takarba tareda cewa nagode sannan nurse tafita tabata guri don taji dadin sakewa tayi maganar, sannan tafara daddana number *Feeya.* *_Bauchi_* ******* Kamar koda yaushe *Feeya* Ce kwance sama kafar *Harees* wanda dawowar shi kenan daga office, ya'iske ta kwance hannun ta rikeda wayar ta tana kiran layin *Deeya* saidai amsar kenan guda daya kullum wato switch off, Shine ya'iske ta tana kuka saboda bata samu layin *Deeya* ba dama haka takeyi idan takira baje basai tafara kuka, to sai shikuma yaita aikin lallashi Cikin kwantar da hankali yace it's OK" my precious inajin ajikina "Queen of beauty sun kusan dawowa kinji?..kaita gyada dai-dai lokacin da wayar ta take ringing. kurama wayar ido tayi ganin new number yasa bata dauka ba har wayar ta tsinke, aka sake kira, har zata kashe sai yace "a ah me Darajata baki san ko wane ba don haka kar ki kashe, baki ta turo tareda dacewa to ni bansan me number "ba, yace to dauka kiji kowane" tace to tareda yin pick muryar dataji ne yasata tashi zumbu, dasauri *Harees* yariketa tareda cewa take easy my precious, ajiyar zuciya tayi sai kuma tasaki kuka, tareda cewa kai my sweet *Deeya* kullum sai nata kira layin ki amma switch off kinsan nayi miss dinki sosai fa daga can itama kukan take tareda cewa nasani my sweet *Feeya,* nima l really miss u magana suke amma kuma suna kuka ganin hakan ne yasa *Harees* karban wayar tareda sake rungume *Feeya* ajikin shi, yana Shafa bayanta tareda fadin it's "Ok, wayar yakai kunnan sa yana jin sautin kukan *Deeya* Wanda kanaji zakasan cike yake da tarin damuwa, hakan ne yasa sam baiji dadin jin kukan nata ba har saida yaji zuciyarsa tadan sosu, Cikin kwantar da murya yace it's "Ok Queen of beauty fadamun menene ya faru idan ankira layinki dana "Dan'uwa ba'a samu, sannan kuba kukira kowa "a family ba kuma tunda kuka tafi baku zo ba gashi har yau kimatin wata uku har dawa su kwana ki shin meke faruwa ne?.. Cikin shashshe kar kuka tace nidai wayata ce tabata amma shi Hmm *"Habeeb* bansan meya samu wayar shiba, yace to yanzu ina *"Habeeb* din yake?.. tace nima bansan inda yake ba, dasauri yace ke! kina Ina ne yanzu?..cikin kara sautin kukan ta tace ina asibiti ne dasauri yace _what?.._ asibiti fa kika ce" meyasa meki?.. tace "eh pls Hmm *Harees* kazo ka dauke ni ka kaini gida gurin "lnna da "Baffa da "Hajiyar mu, don ni bazan sake koma wa gidan Hmm *"Habeeb* tunda dama baya sona gashi kuma yanzu ma yace bayason ganina don haka nima banason shi banason ganin shi, na tsane shi! na tsane shi!! na tsane shi!!! ta karashe fadi cike da tsanani kuka. *Harees* kam jikinsa sai rawa yake saboda tsabar tashin hankali, yace Queen of beauty kiyi shuru ki fadamun wai meke faru wane?.. Cikin kuka tafama shi duk abunda yafaru tun daga ranan da *Habeeb* yace" baya son yasake ganin ta afalo, da abubuwan da *"Jana* takeyi mata har dana yau datasa mata beraye wanda shine yai sanadin zuwa ta asibiti duk saida tafada *Harees,* Wanda tun kafin ta karashe fadi ya fahimci shiga tsakanin su akayi wanda koyayi rantsuwa bazaya taba kaffara ba *Jana* ce tayi wannan aikin. Ciki kwantar da murya yace to kiyi hakuri kiyi shuru ki daina kukan kinji?.. tace to zaka zoka dauke ni?..shuru yayi, jin baice komai bane yasata sake fashewa da kuka tareda cewa Hmm *Harees* idan bakazo ka dauke niba, Allah zan fito natare motar da duk nasamu nace yakai ni Bauchi dasauri yace no Queen of beauty kar kiyi haka nan kinga bakisan guri ba kinji ko?.. tace to kazo ka dauke ni; yace to ki kwantar da hankalin ki zanzo yaudin nan yanzu ma zanje na hau jirgi kinji ko?.. Cike da farin ciki tace to, yace ya sunan asibiti?.. dai-dai lokacin daga can yaji *Deeya* tana tambayar nurse din sunan asibitin, tafada mata saita fada ma *Harees* sannan sukai sallama ta. Duk dacewa *Feeya* taji wasu maganganu dasuka guda na tsakanin *Deeya* Da *Harees,* hakan bai hanata yimasa kallo me dauke da neman Karin baya niba, murmushi yayi tareda Shafo fuskarta yace kwantar da hankalin ki yau sweet *"Deeya* dinki zata zo gida, Cike da murna ta rungume shi tace yauwa Hmm *Harees* thanks yace zanje na dauko ta saboda tana Cikin damuwa, muje ki tayani nashirya ba musu tabishi zuwa dakin shi Cikin kanka ni lokaci ya shirya yafito yace mata karki fadama kowa inda naje kinji ko?...tace to sannan yafita direba yakai shi filin jirgi, Cikin sa'a mutu daya ya rage yahau sai ABJ small London😀. *_Abuja_* ******** *Deeya* kam jin cewa *Harees* zaya zo ya dauke ta yasa taji wani matsananci farin ciki ya ziyarci zuciyar ta wanda rabon dataji irin sa har ta manta rana, don haka fuskar ta dauke da fara'a ta mika wa nurse wayar ta tareda cewa ta gode. Tun bayan dasuka baro gidan cin abinci suka kama hanyar asibiti Lili keta faman zubama *Habeeb* surutu, wanda jinta kawai yake amma kwata-kwata baya fahimtar abunda take fada domin gaba daya hankalin shi yagurin *Deeya,* tunanin shi meke damun ta har yake kokarin haifar mata da ciwon zuciya to wai mada yaushe hakan yafaru ne?... Ido ya lumshe sakamakon tunawa da abunda *Jana* tayi mata jiyayi ransa yanai masa zafi, ahankali yafurta kiyi hakuri *Leemah* ta sai inaji ajikina kamarni ne sanadin damuwar ki Wanda bansan tayaya hakan ta faruba, amma I promise to u my *Leemah* insha'allahu bazan sake bari wani damuwa yashige kiba har yayi kokarin haifar maki da ciwon zuciya saboda Ina *SONKI* dayawa *Leemah* ta, Lili dake ta kallon shi tace Dad ai nima inachon Aunty *Deeya* chocai ahankali yabude idon shi da har sun fara chanja kala daga fari zuwa ja, murmushi yayi tareda cewa really?.. itama murmushi tayi tareda daga babbar yatsan ta tace yesss! hannun yakama tareda cewa hmm to aina fiki *SONTA,* tace no Daddy nafika chonta yace um-umh nafiki chonta, tace "a ah Daddy tareda bubbuga kafa zatayi kuka dariya yayi tareda rungume ta yace to naji kinfini chonta shikenan ko?... Kaita gyada alamar "eh Dai-dai lokacin dasuka shiga asibitin ana kiran sallah azahar direct dakin da *Deeya* take suka nufa. Koda suka shiga dakin nurse suka iske tana gyaran gado, dasauri *Habeeb* ya ajiye ledojin dake hannun shi tareda tambayar nurse ina matar shi take?.. tace tashiga toilet yin alwala ajiyar zuciya yayi tareda cewa ok" shi maza yaje yayi sallah, yace Lili kijira Aunty *"Deeya* tafito toilet kinji ko tace to sannan yafita zuwa masallaci dake cikin asibitin don yaga batar da sallar azahar, ita kuma nurse din ta cigaba gyaran gadon bayan tagama gyara sai ta shinfida mata abun sallar da takawo ma da hijab sannan takoma saman kujera ta zauna. *Deeya* na fitowa daga toilet lili taje da gudu ta rungumeta cike da murnan ganita tace Aunty *Deeya* na kin tashi daga baccin?.. Murmushi tayi tareda Shafa kan Lili tace "eh Lili Daddy natashi, dariya tayi tace yeeee chikenan gobe zakiyi mana blakfache da omo work KO?.. dariya sukayi itada nurse jin kwama tsalan hausar Lili, sannan *Deeya* tace "eh zanyi maku yanzu ki shiga toilet ki yo alwala kizo muyi sallah tace to tareda shiyasa toilet din. Bayan sun idar da sallar sai *Deeya* ta tashi ta koma kan gado ta kishin gid'a tareda lumshe ido tana tasbihi ahankali. Bayan *Habeeb* ya'idar da sallah sai yafito daga masallaci wayar sa yaciro daga aljanu nabobin *Harees* yashiga daddan nawa, mamaki ne Yakama shi ganin sunan Dan'uwa bai bayyana akan wayar ba kamar yadda yai saving, tambayar kanshi yake to ya'akayi haka?..dai-dai lokacin da no tashiga tafara ringing Wanda yaji karan kamar ta bayan shi yake fitowa don haka dasauri yajuya, aikam yakarba da *Harees* tsaye rikeda waya yana doka murmushi Dasauri *Habeeb* ya'isa gurin shi fuska cike da fara'a suka rungume juna yace dan'uwa saukar yaushe?.. yace yanzu nan na'iso shine nace bari nayi salla tukun kaga yanzu ma nagama alwala sainaji kiran ka yashigo, yace OK" bari naji raka kafito yace to tareda shiga masallaci. da Kallo daya zakai masu ka gane cewa su din cikakkun aminai ne, hannun su sarke Da juna cikin nutsuwa suke taku me cike da kwarjini *Harees* yace Dan'uwa kayi wuyar gani, wani lallausan murmushi *Habeeb* yayi tareda cewa kai aiko nayi wuyar gani bazan taba yiwa Da'uwa na wuyar gani ba, yace Hmm gashi kuwa kai mashi wuyar gani bama shi kadai ba harda iyayan mu, dasauri yace banga ne harda iyayan mu ba?... *Harees* yace hmm aini dan'uwa ka bani mamaki! wai ace rabonka da gida yau wata uku harda wasu kwanaki, zaro ido *Habeeb* yayi cike da mamaki yace nidin?... *Harees* yace "eh Dai-dai lokacin da suka shiga dakin. gaban *Deeya* yafadi jin muryar *Habeeb* Wanda gaba daya kanshi yadaure dajin abunda *Harees* yafada, nurse Ce tayi masu sannu suka amsa yayinda lili taje da gudu ta rungume *Harees* tana fadin oyoyo Daddy, daukan ta yayi yana dariya dai-dai lokacin da nurse din zata fita Dasauri *Deeya* tace sis ga hijab dinki tace lah ba komai kisa tace to nagode sannan tafita, *Habeeb* ne yanufi *Deeya* fuskar shi dauke da fara'a yana cewa *Leemah* ta yàji?…ba tareda ta kalle shiba cikin cool voice dinta tace da sauki, tareda dabi ta gefenshi ta wuce zuwa guri *Harees* tace hmm *Harees* muje dasauri *Habeeb* yace inaza ku?.. *Harees* yace Bauchi Cikin tsanani mamaki yace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenat🌹 [7/2, 11:49 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 3⃣7⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* *_Wannan page din nabaku ne KYAUTA 🎁domin kaunar ku da KYAUTAR ALLAH CE_,* *_Sis Aesha ~K N T~ mean kontagora and Sis Khadija_ ~_SARKI_~* *_don haka kuyi yadda kuke so dashi nagode sosai da kulawar Ku, kusani inayin Ku irin sosai sosai din nan Love yours my Lovely SISTER'S._*🌹😍 ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _Not edits_ _What?.._ Bauchi fa naji kace" *Harees* yace "eh haka nace" Dai-dai lokacin da yake sauke Lili, yace insha'allahu yau Zan maida Queen of beauty gida, daure fuska *Habeeb* yace kamar ya bangane yau zaka maida *Leemah* ta gida ba to _for what reason_?.. Shima *Harees* din daure fuska yayi tareda cewa saboda bazaka iya riketa ba, cike da bacin ran *Habeeb* yace "a ah Dan'uwa wai yau meye haka kake yimun ne?...yanzu fa kagama cewa wai rabona da gida yau kimanin _three months,_ sannan kuma kace zaka maida *Leemah* ta gida saboda bazan iya riketa ba, shin Kai kowani yace" maka bazan iya rike *Leemah* ta ba bazakai mutsu ba?... Cikin daure fuska *Harees* yace mutsun me zanyi?..ainine ma mutum nafarko da zaya fara fada kamar yanzu Dana fada maka, sannan dakake cewa nace watan ka uku bakage gida ba to ba haka bane?..ko yaushe raban ka da agidan umh KO" kana nufin karya zanyi maka eye?..., Queen of beauty kuma Zan tafi da'ita gida ne tunda baka son ta baka ra'ayin ta, so gara amaida 'ita gaban iyayanta tun kafin "matarka ta illata ta tunda tariga tamaida ita yar aikin, kuma tasayi sarai cewa Queen of beauty tafi karfin tazama yar'aikin ta wlhy kum... Da karfi *Habeeb* yace _enough!! enough!!_ enough!!!, haba Dan'uwa wannan wasu irin maganganu ne haka kake fadamun Wanda gaba daya nakasa fahimtar su, yace... Nan danan *Harees* yafada masa komai tundaga ranan daya kirashi yake tambayar sa *Deeya* yace masa shi baigane taba har, cewa da yayi baya son yasake ganin ta afalon sa da kuma abubuwan da *Jana* take tayi mata, harda nayau wanda ba dan Allah yakawo shiba da kila saidai a iske gawar *Deeya* din tunda *"Janan* tasani sarai cewa *Deeya* bata son bera , don haka duk sai Da *Harees* yafada masa kamar yadda ita *Deeya* tafada masa, inda ya kareshe dacewa I hope yanzu ka fahimta ko?.. saidai ni wlhy Dan'uwa kabani mamaki banyi zaton haka daga kare kaba sam. *Habeeb* kam jiyayi kamar zaya fadi saboda tsabar firgici dajin abinda *Harees* yace don haka Dasauri yafada bango, yayinda wani irin zufa yashiga tsatsifo masa ta ko'ina, jin maganar yake tamkar almara KO" ta tsuniya wai shine ne dakan shi yace baya son ganin *Leemarsa* tambas zuciyar sa batayi masa adalci ba, tunda har zata iya cewa batason gani abunda yafi kauna arayuwar sa fiye da kanshi. "Ahankali ya kalli *Deeya* wanda itama shi take kallo saidai gabanta yanata faduwa lallausan murmushi yasa karma ta, take yaji tausayin ta yakama shi yayida yakeji wani iri tsananin *SONTA* yanabin jini da jijjiyoyin sa, aranshi yace Oh! Allah sarki *Leemah* ta _no wonder_ Dr yace" ciwon zuciya yakusa Kama ki, saidai Insha'allah bai taba kamaki ba, ahankali yanufi gurinta dasauri ta boye bayan *Harees* cak! yatsaya. Cikin sanyi murya yace kiyi hakuri *Leemah* ta nasan ban kyau taba saidai wlhy duk bansan yadda akai haka ta faruba, amma nayi maki alkawari hakan bazaya sake faruwa ba, kaima Dan'uwa kayi hakuri hakan bazaya sake faruwa ba Insha'allah wlhy ni kaina jina nake tamkar bani ba sai inajina kamar wani sabon mutu, yafadi tareda rike hannun *Harees*. Wanda shikan shi tausayi *Habeeb* din yabashi domin yasan tabbas makirci mace ne yaka mashi, Cikin sanyin murya yace ba komai Dan'uwa yawuce Queen of beauty kiyi hakuri kinji ki koma ki zauna dakin ki, wani irin tsalle *Deeya* tayi tareda koma wa gefe, Sai kuma tasaki kuka me cike da shagwaba domin kuwa harda bubbuga kafa tareda yarfe hannu, tana cewa ita sam bazata koma gidan Hmm *Habeeb* tunda yace baya SONTA, itama bata son shi kuma bata yin auren don haka yasake ta ta koma Bauchi gurin lnna da Baffa da Hajiya da kuma sweet *Feeya*, *Habeeb* kam jin kalaman dasuke fitowa daga bakin *Deeya* ne yasashi yai mutuwar tsaye, domin baiyi zaton jin haka daga gareta ba gaban shine yafadi yayinda yaji wani irin tsoro yadarsu acikin zuciyar shi, dasauri *Harees* ya isa gurinta cikin lallashi yace kiyi hakuri Queen of beauty kibar kukan haka kinga bakida lafiya kuma ma aiyace hakan bazaya sake faruwa ba kinji?.. tace to nidai bazan koma gidan sa ba Bauchi zaka kaini, yace to shikenan amma dai yanzu idan mu je Bauchi a part din shi Zaki zauna ko?...kara sautin kukan tayi tareda cewa nifa bazan je part din shiba, part din Hajiyarmu zani eheee! ta kareshe fadi tareda murgud'a ma *Habeeb* baki Wanda ya zama tamkar butun-butumi, tsabar tashin hankali yasashi yakasa cewa komai ga kukan ta dayake ji har cikin ZUCIYAR sa, *Deeya* kam gaba daya ta birki ce masu ita dai kawai sukai ta Bauchi, suna Cikin haka Dr yazo dubata ganin hawaye afuskar ta yasa shi fara fada wai meyasa za'asata kuka alhali ansan batada lafiya, *Harees* yace kuka take zata gida murmushi Dr yayi yace to zona dubaki saina sallame ki tunda kinji sauki kai! amma sai kin bar kukan, dasauri ta share hawaye cike da shagwaba tace tona bari, yace to zona duba ki bamusu taje yaduba ta babu wata matsala saidai tana matukar son hutu sosai sannan ya rubuta mata magunguna suka fito. *Harees* yace Dan'uwa kayi hakuri kabari mutafi, Cikin sanyi murya *Habeeb* yace Dan'uwa saidai mutafi tare yace to shikenan gida suka nufa dan ajiye lili sannan adauki kayan *Deeya* domin tace ita bazata shiga gidan ba, *Habeeb* kam koda yashiga gida kota kan *Jana* bai biba yadauki kayan *Deeya* tareda abunda zaya bukata yafita direba sa yakai su airport suka shiga jirgi sai Bauchi. *_Bauchi_* ******* Suna isa *Harees* yakira direba yaje yadauke su zuwa gida yayinda *Habeeb* yake tajin faduwar gaba, kogama parking direba baiyiba *Deeya* tabude mota tafito da gudu tanufi part din Hajiya *Habeeb* kam bin bayanta yayi da kallo yayinda yaji kirjinsa yatsanan ta bugawa, jiki a sanyaye suka fito suka nufi part din. Tana shiga tafada jikin Hajiya tareda sakin kuka kasan cewar Hajiyar suna falon kasa suna fita itada Abba, Cikin tashin hankali tadago ta tareda cewa lafiya hali dubu na ba amsa sai kuka, tace subhalallahi! me yafaru ne inashi Hamman naku?.. nan ma ba amsa sai kukan dai take, tace Oh! ikon Allah kodai baki da lafiya ne?..kaita gyada alamar "eh, Abba yace Bayan rashin lafiya akwai abunda ke damu ta, Hajiya tace nima abunda nafara tunani akai kenan, ahankali tace hali dubuna me yafaru?..Cikin kuka tace Hajiyarmu ni bazan sake zuwa Abuja ba, Dai-dai lokacin da suka shiga falon zama sukayi Abba ne yayima *Habeeb* wani irin kallo wanda yasake firgita shi, Sannan yace tsawon watanni uku dakayi baka zo gida ba sam bai bata mun rai ba, saiyau kachal dana ganka naji wani irin bacin rai wanda na dade banji irin sa ba, kasan dalili?..Kai *Habeeb* ya girgiza cike da tsoro murmushi Abba yayi me dauke da bacin rai yace saboda jin kukan *Halimatus-sadeeya* danayi wanda duk wani me hankali idan yanutsu yasaurari kukan zaya fahimci meyinsa yana tattareda damuwa, Karin bacin raina ma bansan tsawon wani lokacin ta dauka tana wannan kukan ba, shin Na ALLAH haka mu kayi dakai???.. *Habeeb* kam gaba daya ya tsorata dajin kalaman Abba hakan ne yasashi yakasa cewa komai dakyar ya'iya yafurta A..b..bahhh, dasauri yadaga masa hannu tareda kallon *Harees,* yace *Hareesu* akira metting yanzun nan cikin ladabi yace to Abba tareda tashi yafita, Abba ma tashi yayi yanufi dakin sa Hajiya ma tashi tayi ta kama *Deeya* suka nufi sama akabar *Habeeb* yanzu cikin tashi hankali. Wanka Hajiya tasa *Deeya* tayi sannan tasa taci abinci dakyar sanna suka sauko falon kasa lokacin har yan'uwa sun fara taruwa, Cikin lokaci kankani kowa ya'iso har alokacin *Habeeb* yana zaune inda yake tamkar andasa shi, falon yayi tsit kowa yana zaune amazauni shi Baffa ne yabude tareda addu'a kamar yadda akasa ba, sannan Abba yai gyaran murya yace shin Alh Al-mustafa idan mutun yagaji da abu ya yakeyi dashi?. Baffa Al-mustafa yace rabuwa yake dashi, Abba yace haka ne to *Hafeez* kawo mun takarda da biyo yace to tareda tashi yaje yadauko yakawo masa karba Abba yayi tareda mika wa, *Habeeb* wanda duk ac falon bai hana shiyin gumi ba Abba yace karbi kansa yana kasa bai karba ba, Cikin tsawa yace karbi nace hannun shi na rawa yakarba Abba yace yauwa to sonake ka rubutama *Sadeeya* saki uku yanzun nan, Cikin azababben tashin hankali *Habeeb* yace.. *_Kutttt 😳ran Abba yabaci ku zo muje bashi hakuri nidai nayi gaba🏃🏻‍♀ sai kun zo_* *_yawan comments yawan typing_*😉 Muje zuwa A *KYAUTAR ALLAH CE* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenat🌹 [7/2, 11:49 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 3⃣8⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ "Abba Kai mun rai wlhy KO saki daya bazan iyayima *Leemah* ta ba balle har saki uku, don Allah kayi hakuri nasan nayi kuskure saidai wlhy ba acikin sani na aikata hakan ba, Pls Dan'uwa kayima Abba bayani bakai kafada mun cewa rabon danazo gida yau wata uku ba KO?.., dasuri *Harees* yace "eh Abba tabbas nina fada masa wanda ni kaina saida nayi masa fada akan hakan, sai yanu namun shi sam baisan ya'akai hakan tafaru dashi ba, Dasauri *Habeeb* yace wlhy Dan'uwa bansan nakai tsawon wannan lokaci banzo gida ba, kuma duk wani abunda *"Jana* ta aikata ga *Leemah* ta wlhy ban saniba saida tafada ma Dan'uwa, Don Allah Abba kayi hakuri ka janye maganar sakin nan wlhy bazan iyaba, *Harees* yace don Allah Abba kayi hakuri Ina ganin duk abubuwan dasuka faru baya Cikin hankalin shi, Cikin tsawa Abba yace Ina hankalin na shi yaje eye?...shuru *Harees* yayi yayinda *Habeeb* yasake riki cewa, hannun Abban yamika mashi tareda cewa rubuta kabani akwai wanda zan aura ma kuma inada tabbaci zaya rike mun ita da kyau, Wani irin tsananin tsoro ne yasake kama shi yayinda zufa keta faman tsasufo masa, bugun kirjinshi kam har yawuce misali jiyake har antar cikin sa tana kadawa saboda tsabar tashin hankali, wanda shi tunda yake bai taba shiga tashin hankali irin wannan ba, cikin tashin hankali yace kayi hakuri Abba Ina son *Leemah* ta sosai bazan iya sakin taba, ya kareshe fadi tareda hada hannuwa guri guda alamar roko. Biro da takarda kam tuni yasake su kasa bayan ya chukui-kuiye takardan, Baffa Al-mustafa ne yace Alh ayi masa hakuri, Abban baice komai saidai yaima takardan dake dunkule akasa kuri da ido Cikin hade fuska yace takardan Dana baka kenan kaima haka, koda yake na baka mutun maka wulakan ta to balla takarda kwalin banza. Dasauri *Habeeb* yadauki takardan jikinsa yana rawa yake budewa tareda cewa kayi hakuri Abba, *Leemah* tafi karfin walakanci aguri na shiyasa ma bazan iya sakin taba Abba yace to shikenan tunda bazaka iya sakin taba, dama ai lokacin da aka daura auren baka saniba, don haka yanzu ma bazakasan lokacin da za'a rabashi ba don haka Alh Yusufa rufe mana taro da Addu'a. Cikin gigita yace don Allah kayimun rai karka raba auren mu da *Leemah* yin hakan zaisa nashiga wani hali yafadi yana kokarin rike kafar Abban, aikam tuni yadaka masa lafiyayyan tsawan wanda yasa shi saurin fasa abunda yai niyya, yayinda jikinsa keta faman rawa Cikin hade fuska Abba yace mlm Yusufa ayi mana Addu'a Mu tashi. Cikin sanyi jiki Baffa yace to wanda tunda akafara maganar bai ce komai ba hankalin shina kan *Deeya,* wacce yaga tareme sosai tausayi ta gaba daya ya cika shi saidai kuma ganin halin da *Habeeb* yashiga cikin lokaci kankani duk saiya shafe tausayin *Deeya* din, domin ya hango zallar kaunar TILON yarsa akwayar idon *Habeeb* din, Kai har dama RUHIN sa da gangar jikin sa gaba daya domin abunda yakefi da gaske yake har Cikin ZUCIYAR sa, zaka fahimci hakan ne ta yanayin dayake cikin, Ajiyar zuciya Baffa yayi me karfi wanda tasa duk aka kalle shi Sannan yadaga hannu yafara add u' yadauki lokaci yana kwarara addu'a, wanda da'alama yadad'e baiyi irin ta agurin meeting din ba, Bayan yagama sai Abba tashi yanufi dakin sa sannan kowa yatashi yana fita jiki a sanyaye alamar hukuncin da Abban yace zaya zartar baiyi ma kowa dadi ba. Dasauri *Habeeb* ya mata kusada Baffa wanda yake zaune bai sa alamar ta shiba, hannu sa yarike me rikeda tasbi Cikeda tashin hankali yace Baffa don Allah kace Abba yayi kuyi hakuri karya taba aurena da *Leemah* wlhy Ina SONTA da duk kan ZUCIYATA, _*Allah sarki ☺Habeeb harka tuno mun da SEERAJ din SAJEEDAH na cikin ZUCIYATA CE.*_ Murmushin karfin hali Baffa yayi cike da tausayi shi yadora hannun sa daya kan *Habeeb* din yace ka kwantar da hankalin ka *Habeebu,* Insha'allah ba wanda zaya raba kada matarka nasan ran "Alh ne yabaci akan abunda yafaru, dasauri yace Baffa ka yarda dani wlhy basan ya'akai hakan ta faru dani ba, yace nasani *Habeebu* kuma na yadda da kai don haka karka damu *KYAUTA* zata koma dakin ka kajiko?.. kaiya gyada dasauri tareda cewa to Baffa nagode, sanna Baffan yatashi yafita *ZUCIYAR* sa cike da tausayi halin da *Habeeb* din yake cikin, sanyin jiki *Habeeb* yatashi yafita dakyar yake taka kasa domin jiyake har wani jiri (hajijiya juwa) na daukar kasa, gurin fita kamar zaya fadi dasauri *Harees* yarike shi kasan cewa yana tsaye bakin kofa yana jiran fitowar *Habeeb* din, Cikin kwantar da murya yace take easy dan'uwa ahankali yadago dakai ya kura ma shi *Harees* jajayen idon sa, Cikin kwantar da murya yace ka kwantar da hankalin ka dan'uwa in Allah ya yarda "Abba bazaya taba raba auren kada "Queen of beauty ba, Cikin wata irin murya me cike da fargaba yace Dan'uwa tsoro nakeji kar Abba yara banida farin ciki na wlhy *"Leemah* ita ce farin ciki na. Yace inaji ajikina "Abba baza yai haka ba muyi addu'a insha'allahu komai zayai normal, saida yaraka shi har part dinsa Sannan yafito shima yanufi gida ba tareda ya tsaya jiran *Feeya* ba, wanda yakeda tabbacin koya tsaya bazaya gane mata ba tunda sweet *Deeya* dinta tazo. "Aikam suna can sunkule acikin dakin Hajiya suna fitar yaushe gamo, yayinda hankalin *Deeya* yake kwance abunta tunda taji "Abba yace" zaya raba auren ta da *Habeeb* sai tasaki jikinta tana tayima *Feeya* fira, wacce rabin hankalin ta yana ga dan'uwan ta da'ake kokarin raba shida sahibar ta Wanda itakam bazata taba son hakan yakasa ce ba. ****** Zaune suke afalon sama Hajiya Adda mamu da Adda Rahama, Adda mamu ce tace Hajiya niko sai naga hukunci da Abba yake shirin yankewa kamar baiyiba Hajiya tace "eh dayake ku kunfisa sani abunda ya dace da wanda bai dace bako ?..tace "a ah Hajiya ba haka bane saidai inagani kamar yin hakan zaya sake ba *"Jana* damar yin abunda ta ga dama, Adda Rahama tace wlhy kuwa tunda ko yanzu ita ce tashiga tsakanin su" har dama mu yan'uwan sa, tunda babu yadda za'ayi ace Hmm *Habeeb* yana cikin hankalin shi yakai har tsawon wannan lokacin baizo yaga iyayan saba tareda mu yan'uwan sa koba haka ba?.. maman Walid, Adda Mamu tace sosai ma ai a yadda Hmm *Habeeb* ke son *Deeya* nasan idan bashiga tsakani ba ba yadda za'ayi yayi mata haka. Hajiya tace hmm aini yadda Abban Ku zayayi shine dai-dai, ido suka hada domin sun fahimci cewa "Abba da Hajiya bakin su daya don haka Adda Mamu tace to Allah yazaba abunda yafi zama alkhairi suka ce ameen, Adda Rahma tace to nizan tafi gida itama Adda mamu tace ainima gidan zan tafi Hajiya tace ana kokarin kiran sallah magrib zaku tafi, aidakun tsaya kuyi sallah tukun suka ce to bayan sunyi sallah sannan ko wacce tashiga motar ta tanufi gidan ta. Dakyar *Habeeb* ya'iya shiga toilet yai wanka sannan yadauro alwala yafito jiyayi kamar zazzabi ne yake son ka mashi, ga wata irin yinwa dayake ji haka nan dai yasa brown din jallabiya, sannan yafita yanufi masallaci don ya gabatar da sallar magrib, saida akai isha'i sannan suka fito shi da *Harees* yace muje part dina muci abinci, Kai kawai *Habeeb* ya'iya gyada wa sannan suka nufi gidansu *Harees* din. Kusan alokaci daya suma suka fito daga masallaci Baffa Al-mustafa Abba da Baffa tsayawa sukai, Baffa yace Alh kayi hakuri kajenye hukuncin da kake kokarin yankema *Habeebu,* wanda nafa maka tun lokacin danai istihara akan dalilin rashin zuwan su gida nagane cewa ba laifinsa bane, an hadashi da bakin aljanine wanda yasashi yamanta da kowa nashi kuma, Wannan yana daya daga cikin kaidin mace ne wanda babu wani da namijin daya'isa yakauce masa saidai wanda Allah ya tsare, daga kai dinsu shiyasa dakace abi suna ce maka "a ah mubisu dai addu'a domin ita ce ta dace dasu, kuma kaga cikin yardan Allah komai yazoda sauki tunda yanzu baya tareda wannan bakin aljani. Murmushi Abba yayi yace Alh Yusufa nasani sarai ba laifin sa bane tunda nasan babu yarda za'ayi ace "Na Allah yana da rai da lafiya yaki neman inda muke sannan yaki kula da *Sadeeya* wanda nasani yana *SONTA* sosai, nayi masa haka ne saboda kar gaba ya aikata laifi maka mancin haka kasan yaran wani lokaci idan ba'ana tsawa ta masu ba sai su ringa aikata ba dai-dai ba, shiya na tauna tsakuwa don kasa taji tsoro, yakareshe fadi fuskar shi dauke da murmushi. suma murmushi sukai Baffa Al-mustafa yace tabbas yaran saida haka nan, to yanzu dai ayi hakuri abashi "matar "shi,Abba yace za'a bashi amma sai taji sauki tunda batada lafiya, murmushi Baffa yayi zuciya sa cike da farin ciki yace to Allah yabata" lafiya, su kace ameen sannan sukai sallama kowa yanufi part dinsa. Saida *Harees* yashiga part din Hajiyar su yahado ma *Habeeb* coffee yasha sannan ya'iyacin abin, bayan sun gama sai suke dan taba fita wanda Rabin firar duk *Harees* ne yake yin ta yau kam tun misalin 9:00pm yabaro part din *Harees* yanufi part din Hajiya. Zaune ya'iske Hajiya ita kadai afalon kasa kasan cewa su *Deeya* sun fita zuwa part din lnna don ta gaida su daga can kuma taraka *Feeya* zuwa gida suna fita kenan shikuma *Habeeb* yana shiga, Cikin sanyi jiki ya zauna kasa tareda gaida ita amsawa tayi ba tareda ta kalle shiba, sai kuma shuru ya biyo baya, can dai cikin sanyi murya yace don Allah Hajiya ki ce "Abba yai hakuri dasauri tace ni Rabi'atu zan ce masa" yai hakuri?.. a ah ni ba zance yai hakuri ba kaidai kawai kayi abunda yace", yace bazan iyaba Hajiyarmu, tace to shikenan ai shi zaya iya yin abunda yace", tafadi tareda tashi tanufi sama. Bin bayanta yai da kallo *ZUCIYAR* shi cike da tsoron abunda ka'iya yafaru nan gaba, ahankali yafurta wai me zanyi maki ne *"Jana* na huce takaicin abunda kikai mun ne eye?..idan na sake ki Abba zayai mummunan fushi dani domin yace" karna kuskura nayi saki ba tareda laifin da yasa bama Ubangiji ba, kuma idan nace zan doke ki *"Jana* nakasa ki kawai zanyi, amma nasan abunda zanyi maki domin ni wannan abunda ki kai mun babba ne agurina, Wanda kamata yai ace "ke akasa nasaki bawai atilastani nasaki wacce zuciya takeso gangar jiki na ke *MURADI* ba, sannan yata shiya zauna akan kushin din tareda jigina bayan shi ya dauki kafa daya yadora akan daya sai kuma ya lumshe ido, Sannan yana cigaba dacewa Hmm wai ni *Habeeb* ake so na saki *"Leemah* ta, tab lallai akwai aiki shine har dawani kiran meeting aini wlhy idan duk mutan duniyar nan za'a tara saidai atara su amma bazan taba sakin *Leemata* ba, jiyayi ance nikuma sai ka sake ni tunda baka sona, dasauri yabude ido cike da tsoro yace... *_Jumma'atul Mubarak!!!!!_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenat🌹 [7/2, 11:49 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 3⃣9⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Kai! *Leemah* ta meyasa kike fadin haka ne?..wai ke bakisan Allah yana fushi da matar datake tilas ma mijinta ya sake ta ba ummh?...ya karashe fadi tareda tashi yanufi gurin datake tsaye, Sanye take da wata blue abaya me duwatsu farare wacce ta matse ta sama wanda hakan ne yaba albakatun kirjin ta fitowa sosai, sai kuma tabude takasa duk dacewa tare me sosai hakan bai hana abayar yimata matukar kyau ba, especially da tayi rolling da gyalen abayar wanda yakara fitowa da zagayayyiyar kyakkyawar fuskarta me dauke da dogon hancin, inda lumsassun idanun ta suka kara kyau saka makon yar ramar datayi. Wani irin kyau tayi masa yayinda yaga jikinta yai sanyi da' alama jin abunda yafada ne yasata jin haka, don haka cikin Kwantar da murya yace *Leemah* ta don Allah kidai nafidin haka babu kyau kinji? kuma inason kibani dama zan nuna maki ni *Habeebullahi* ina matukar sonki kinji?.. *Leemah* ta, yakara shi fadi tareda mika hannu zaya kama hannun ta. matsawa tayi kadan tareda turo dan'karamin bakinta Sannan tace to nidai gaskiya ban yarda ba kuma banyin auren don haka kawai karabu dani eheee!. "Ahankali yace to *Leemah* ta gashi nikuma inayi shiyasa ma bazan iya rabuwa dake ba yanzu yakenan za'ayi?..ya kareshe fadi tareda tsura mata kyakkyawan idan shi masu bata tsoro, kafa tafara bugawa cike da sangarta aikam tuni jikinta yafara _shaking_ wanda yasa *Habeeb* din rufe ido domin wani irin abune yaji yana bin ajikinsa, Wanda ya tabbatar tsananin *SONTA* ne tareda matsananci _feeling_ dinta dake Adda bar shi, ahankali yabude idon tareda tsura mata su Murmushi yayi ganin abunda takeyi wanda kana gani zakasan kuriciya na matukar damun ta da kuma shagwaba, Yarfe hannu wa take tareda cigaba da buga kafa cin yanayin tana wauta tace nidai gaskiya Hmm *Habeeb* tunda ba dole ka kyaleni kajiko?..yace *Leemah* ta aina fada maki bazan iyaba, tace to shikenan ni kuma banyi! banyi!! banyi!!! eheee! tafadi tareda murgud'a mashi baki sannan ta haye upstairs din da gudu. Murmushi yayi tareda bin bayanta da kallo yace Kai! kaga mun yarinya sai dan'karan rigima, wai batayin auren hmm *"Leemah* ta kenan aitunda igiyoyin hannun na suke ai tuni kin gama yin aure domin dai bazan taba yin abunda akeso ba wlhy yafadi tareda nufar hanyar fita. _*Abuja*_ ******** *Jana* kam tun bayan shigar *Habeeb* dakinsa da sauri ta tashi tadauki Junior wanda baya ko iya tashi saboda dukan da *Habeeb* yaimasa, sama suka haye dakinta suka shiga direct toilet suka shiga wanka tayi masa sai faman kuka yake yana fadin Aunty *Jana* "Daddy mugune ko?.. bata saurare shiba domin gaba daya hankalin ta atashe yake saboda asirin daya karya Cikin lokaci kankani Wanda ita Sam bataso haka ba, shiyasa kwata-kwata bataji zafin dukan dayai ma Junior tareda marurru kan dayai mata ba kamar yadda taji zafin karyewar asirin, Bayan ta gama wa Junior wanka sai itama tayi ko data fito ta'ise shi yai barci wanda kana gani zakasan barcin wahala yake. Dasauri ta dauki wayarta dake kan gado afili tafurta Oh! Allah yasoni dazu na'ajiye wayata anan, da yanzu tana dakin shi kilama idan naje dauka yakara mun wasu marurrukan, layin Shafa tafara nema bayan tagani saita kira cikin sa'a tasa me ta bude karan wayar tayi, don haka anaji daga can Shafa ta dauka tareda cewa ke! ta *BB* bada kanki asare kije gida ki ce yafadi mutanan small London kuna shanawa fa, *Jana* tace hmm Shafancy kenan ai yau nafada maki duk wani shanawa babu shi, dasauri Shafa tace kamar ya bangane ba?... nan tafada mata duk abunda yafaru wani uban ashar Shafa tayo tareda cewa amma dai ke banza ce wlhy shine kika Bari har "suka hada?..tace wlhy Shafancy banyi tsannanin zaya dawo dawuri ba, tunda bai saba dawowa a wannan lokacin ba, yanzu yaza'ai kenan?.. tace gaskiya ban saniba sai dole mun koma gurin mlm "Dare, kuma kinsan shiba'ai masa sako saidai kaje da kanka tace haka ne yanzu kuma kozamu dawo gida sai anyima yara hutun makaranta, gashi ban sannan lokacin da zasu yi hutun ba, don Allah Shafancy idan akwai wani gurin daki kasani kifara zuwa mun kafin nadawo kinji?.. tace to Zan duba saidai bayani kudi, *Jana* tace ba damuwa kibayar idan nazo saina baki tace to shikenan sannan ta kashe wayar, saiga Lili tashiga dakin da gudu tana cewa Aunty *Jana* buyeni "Daddy jaya kai Aunty *Deeya* allula bana cho yaje dani, _kasan cewar haka *Habeeb* din yace" mata saboda tace zata bisu itakuma ba tason allura._ Dasauri *Jana* tace to zo nan kiboye tafadi tareda nuno mata kuryar gado, dasauri Lilin taje ta boye, yayinda ita kuma ta tashi ta nufi bakin kofar ta tura tareda labewa tana kallon lokacin da *Habeeb* yashiga dakin *Deeya* yadauko akwataiya sannan ya kulle dakin murmushi tayi me daukeda tsantsar farin ciki tace shegiya Allah yasa mata tafi kenan. *_Bauchi bayan kwana biyu_* ******* *Deeya* kam ta murmure abinta tayi kyau sosai tamkar ba'ita ce tashiga damuwa ba kwankin baya dasuka wuce, "Aban garen *Habeeb* kam ba'a cewa komai Cikin kwana ki biyu nan idan kagan shi, sai yabaka tausayi damuwa tayi masa yawa domin gaba daya yakasa shawo kan Abba da Hajiya, har dauwar tafiyar wato *Deeya* gawani irin *SONTA* dake sake ruruwa *ZUCIYAR* shi ga kuma gurin aikin shi sai faman kiran sa ake don hakane ma komai yasake da gule masa. Washegari yakama laraba da misalin kar 10:00am *Habeeb* yafito sanye cikin wani brown din yadi Wanda kallo daya zakai masa kagane me tsadan gaske ne, duk dacewa yarame hakan be hana yadin yimai matukar kyau sosai ba, yayinda kamshin turare ke faman tashi ajikinsa saidai fuskar shi babu walwala, fitowa yayi yanufi part din Baffa. Da sallama yashiga falon Baffa ne ya amsa kasan cewar suna zaune shi da lnna su nafira, Cike da fara Baffa yace a ah *Habeebu* ne?.. Cikin sanyi jiki ya amsa tareda zama kusada Baffan, bayan ya gaida su sai yayi shuru tareda dukar dakai kasa yayinda lnna ta tashi tanufi daki, Baffa kam ido yatsurwa *Habeeb* din inda ya fahimci akwai abinda yake tafe dashi, saidai ya fahimci yanajin kunya fadine wanda kuma ya tabbatar bazai wuce maganar *"KYAUTA* ba, Don haka cikin hikima Baffa yake janshi dafira har *Habeeb* din yafadi masa abinda ketafe dashi, inda ya karashe fadi dacewa Baffa gashi inason zan koma gurin aiki tunda anata ki rana a waya saidai inajin tsoron kar bayan natafi "Abba yaraba aurena da *Leemah* ta, kamar yadda yafada. Murmushi yayi tareda cewa *Habeebu* kenan ai nafada maka babu wanda zaya raba auren Ku don haka katafi gurin aikin ka, saidai inason kasake riko da ibada ka dogara ga Allah kuma rike addu'a sosai ga wasuma zan baka yace to Baffa nagode, nan dai yafada mashi addu'o'i masu yawa sannan yatashi zaya fita yanata godiya inda Baffa yaketa maimaita masa ya rike Addu'a tareda yawan anbato Allah domin yanason harshen dayake yawan anbato nashi. Part din Hajiya yanufa gaban sana faduwa bakin sa daukeda addu'a yashiga falon saidai be'iske kowa ba, don haka sai yashiga dakin Abba zaune ya'iske shi adan karamin falon sa zama *Habeeb* din yayi kusada Abban tareda sake gaida shi amsawa yayi fuska sake Wanda yasa *Habeeb* yaji wani irin sanyi zuciyar shi domin raban dayaga fara'ar Abban tun ranan dasu kazo, aranshi yake fadin Allah yasa Abba ya hakura yajenye maganar sakin ameen. Abba yace ya'akayi ne Na ALLAH?.. kalar tausayi *Habeeb* yayi tareda cewa Abba dama yau nake son koma wa gurin aiki shine nazo nasake baka hakuri, don Allah kayi hakuri wlhy bazan taba iya sakin *Leemah* ta ba, sannan don Allah Abba ko bayan natafi kar karaba auren kamar yadda kace wlhy Abba ina *SONTA* sosai. Murmushi Abba yayi tareda dora hannun shi saman lallausan suman kan *Habeeb* din, sannan yace *Habeebullah* da *Haleematus "Sadeeya* hadin Allah ne wanda babu wani mahalukin daya isa ya rabashi ba, kamar nidin nan ban'isa na rabaka da "itaba domin itadin "takace ALLAH yabaka *KYAUTA* tun fil'azal, shin wakake gani zaya rabaka da abinda Allah yabaka?..babu shi Na ALLAH don haka ka kwantar da hankalin ka kaje kayi aikin ka idanka dawa wani zafi sai katafi da matarka, sai ka kula sosai banaso wani abu makamancin wannan yasake faruwa kaji ko..? Cikin wani irin farinciki mara musaltuwa yace to Abba nagode sosai, kuma insha'allahu hakanan bazaya sake faruwa ba Abba yace to shikenan Allah yasa haka, yace ameen, to tashi kaje ka sallami hajiyarku tana nan sama yace to tareda tashi yanufi saman, *ZUCIYAR* shi fari tas kamar wanda akaima bishara da aljanna. Zaune ya'iske Hajiya yayinda *Deeya* ke kwance akan kafafunta, fira suke abun su gwanin sha'awa zama yayi tareda kallon su jiyayi kaunar su tana bin dukkan ilahirin jinkinsa, cikin sanyi murya ya gaida Hajiya domin yaga tahade fuska wanda hakan ne yasa yaji jikinsa yai sanyi, dai-dai lokacin da *Deeya* ta tashi fuska daure ba'alamar fara'a, Sanye takeda wata jar tamfa me ratsin yalo dinki riga da siket ne wanda yadan kamata kadan, saidai hips dinta yafito sosai wanda yasa gaba daya *Habeeb* ya shagala da kallon ta domin wan irin kyau tayi masa marar musaltuwa, itakam ba tareda takalli inda *Habeeb* din yake ba tace ina kwana, Dasauri yace lafiya lau *Leemah* ta kin tashi lafiya?.. bata amsa ba saidai tace hajiyarmu zanje na kwanta, tace to hali dubu na atashi lafiya tace Allah yasa tareda shigewa dakin Hajiyar. Hajiya ta kalli *Habeeb* tareda cewa inason naje umara, cikin girmama wa yace to Hajiya yaushe ki keson tafiyar?.. tace wani sati tunda akwai komai akasa tare kuma zamu tafi da "hali dubuna, dasauri yace Hajiya maganar komawar tafa ?..gashi "Abba yace" idan nazo wani sati na tafi da'ita". tace "eh zata koma tunda yace" takoma amma sai mun dawo umara ko shima da sharadi cike da tsoro yace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenat🌹[7/2, 11:49 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 4⃣0⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Hajiyar mu wani irin sharadi kuma?..tace da farko karka kuskura kasake aikata laifi maka manci haka domin bazan dauki hakan ba, kasani sarar ban hada hali dubu na dakowa ba, cikin farin ciki yace nasani Hajiyar mu kuma insha'allahu hakan bazaya sake faruwa ba, Tace to sannan idan mun dawo bazata koma abuja ba saidai "ta zauna anan Bauchi, don bai yuwa kasake mayar da ita can "matar ka taci gaba da cuta "mata bazan sake yadda da hakan bako kad'an kuma kagaya mata karta sake samata beraye tunda tasani sarar bataso, sannan kuma kafin mudawo ka samo masu admissions "itada *"Safeeya* tunda Jam dinsu yafito kuma yayi kyau don haka inason su cigaba da karatu, idan ka amince to idan kuma baka amince bato maganar rubuto takarda t.... Dasauri ya katse ta dacewa haba Hajiyar mu indai wannan nan ne sharadi na amince, Allah yadawo daku lafiya tace ameen yace to amma Hajiyar Mu ita *"Sofee* "mijinta ya amince taci gabada karatu ne?...tace munyi maganar "dashi kuma ya amince, dasauri yace ah! to ai shikenan, insha'allahu kafin kudawo angama komai saidai kawai su fara zuwa school din KO?... ya kareshe fadi fuskar shi dauke da fara'a, tace to shikenan yayi kyau tafadi tareda tashi tana cewa bari na iske "Abban naku akwai maganar da zamuyi dashi yace to, yana ganin tanufi falon kasa yai sauri yatashi yanufi dakin ta. Yana shiga yarufe kofar fuskar shi dauke da fara'a tsaye yayi yana me karama *Deeya* kallo kwance take akan faffadan gadon Hajiya ahankali yake sand'ar tafiya zuwa gurin ta, _Nikam nace Kai *BB* meye nayin sand'a kuma?.. 😂kaida matar ka ko dai kana tsoron rigimar *Leemar* taka ne?????_🤣. Tsaye yayi agaban gadon yana kare mata kallo kwanceta ke rigingine ma'ana tana kallon sili, tayi filo da dukka hannun wanta biyu hakan ne yaba shafaffen cikinta damar sake shafewa wanda yake kullun ashefe kamar wacce bata cin abinci, yayinda dukiyar fulanin ta sukai kamar xasu fasa rigarta, barci takeyi saidai da alama beyi nisa sosai ba zaka fahimci hakanan ne ta yadda takeyi tana juya kanta ahankali. *Habeeb* kam ahankali ya hau gadon zama yayi agefen ta tareda sa hannun sa dukka biyu ya tallabe fuskaskar sa yana kallon ta, zuciyar shi cike da zallar kaunar ta wanda besan iyakarsa ba, "Ahankali yakai hannun sa kan shafaffen cikin ta yana shafawa sannu ahankali har yakai saman dukiyar fulanin ta, aikam take yarikice yayinda natsuwar sa take kokarin kufce masa. *Deeya* kam cikin barcin ta da beyi nisa bataji kamshin daddan turaren sa, dasauri ta bude ido dai-dai lokacin dayake kokari tura hannu shi Cikin rigar ta,😂 Ido tazaro cike da tsoro ta bige hannun shi tareda mikewa zumbur zata sauka daga kan gado, dasauri yajawota tafado masa ta bayanta yayinda yasa dukkan hannu wansa biyu yaima ta kyakkyawan runguma afaffad'en kirjin sa tareda sauke ajiyar zuciya me karfi. Cikin rawar murya yace Kai! *Leemah ta* nazo ne famu yi sallama shine zaki gudu ummh?... Bata bashi amsa ba saidai jikin ta dake ta faman rawa yayinda tafara mutsu-mutsu kwatar kanta, amma takasa cike da shagwaba tace nika kyaleni kaji KO?...idon sa lumshe yana murmushi tareda shakar daddad'en kamshin turaren ta yace um-umhhh! *Leemah ta* kibarni mana naji kamshin jikin nan naki me dadi, ummh! yafadi yana tura kanshi ta bayan wuyan ta wanda lallausan suma ke kwance luf-luf. *Deeya* kam takasa kwance kanta kamar yadda taso saida kuma takasa hakan, murmushi naga tayi wanda bansan meta tunaba saida naga tadago ta kalli santalelen hannun sa me kwance da lallausan suma luf-luf, bakin ta naga takai. _Dasauri nace Kai!😳 *Leemah* me zakiyi_?.. Lafiyayyan cizo tayi masa wanda yasashi sakin ta bashiri tareda fadin auchhhhh!, dasauri ta sauka saman gadon tana yimasa gwalo, dariya yayi tareda yarfe hannun yace Kai! *Leemah ta* cizo nafa kikayi, tace "eh din anciza ba nace ka kyaleni ba kakiya shiyasa ni kuma na cije ka eheee! ta kareshe fadi tareda murguda masa baki sannan ta bude kofa tafita da gudu. Murmushi yayi tareda girgiza Kai! yace *Leemah ta* kenan, sannan yasauko yafito bai ganta ba bai kuma iske kowa afalon kasa ba, don haka sai kawai yanufi part din sa ba tareda bata lokaci ba yadauki abinda yake bukata yafito, direba yabude masa mota yashiga saida suka biya asibiti gurin *Harees* sukai maganar da zasuyi sannan driver yakaisa airport yahau jirgi sai Abuja. *_Abuja_* ******** Koda *Habeeb* ya'isa *Jana* tanayi masa sannun bai amsa ba asalima ko kallon ta baiyi ba, Lili yadauka yana me sumbatar ta agoshi tace Daddy na where is my Aunty *"Deeya?..* murmushi yayi tareda sa hannun yaja hancinta yace tana gurin me allura ido tazaro sai kuma ta tab'e baki tace Daddy yoche jata dawo?..yace very soon tareda sauke ta yana cewa lilin Daddy bari naje nayi wanka kinji?.. tace to yanufi daki ba tareda yabi ta kan *Jana* ba. **** Sannu ahankali rayuwa tamike yanzu kam duk sati sai *Habeeb* yaje Bauchi kasan cewar tuni sun *Deeya* sun dad'e da tsufa asaudiya, yayinda *Habeeb* yafita har kar *Jana* kwata-kwata baya shiga sha'aninta harda Junior gaisu warsu kawai yake amsawa, yayinda yamai da hankalin ga aikin sa tareda ruko Da ibadar sa dakuma kama addu'o'i sosai, wanda yake ganin sakaci da'ita neyasa komai yafaru abaya, Wanda yanzun kam baya fatan hakan yasake *FARUWA* nan gaba yayida kullum safiya jiyake kamar ana Kara masa so da kaunar *Leemah* acikin zuciyar shi tareda wani irin azababben sha'awarta wanda yakeji kamar zai masa illa don haka nema yake yawan yi azumi, domin yana rage kaifin sha'awar Dan adam saidai kuma da yasha ruwa sai yaji yana bukatar mace a tareda shi, saidai kuma yayi alkawari bazaije ga *Jana* ba har saita horu abisa laifin datai masa. "Aikam tana horuwa domin ita awannan fagen batada hakuri don haka batada aiki sai kallon fina-finan banza awayarta, wanda aganin ta suneke rage mata sha'awar ta, *Habeeb* kam baima san ta nayi ba tunda idan yaje aiki yadawo baya kulata abokirar firar sa lili maman shi, "Wanda hakan yana matukar damun *Jana* don hakane ma duk abubuwa suka jagule mata gara shinjin wani gamsasshen bayani daga gurin Shafa, agame da aikin datasa ayimata shiyasa damuwa yai mata yawa duk tarame ga rashin cin isasshen abinci me kyau tunda yanzu bame aiki, ita kuma bata iyaba shiyasa ko tayi bata iyaci, ranan nanma datayi Lili taci saita furzar tareda sakin kuka tace ke! Aunty *Jana* tullun bati iya abunci ba kuma bajan kalacin abuncin kiba tunda babu dadi aikam ranan lili taci duka gurinta. Da *Habeeb* yadawo Lili tafada masa ranshi bace ya'iske *Jana* yaimata fada kaca-kaca, ya kuma ce karta sake dukan lilin tunda aiba karya tayi mata ba aibata iya abincin ba, Shikenan tunda ga ranan Lili tadai cin abinci saidai *Habeeb* yayo masu take away suci idan sun rage sannan su *Jana* suci wanda itasam ba'isar ta yake ba, lol alhakin my sweet *Deeya* ne. *_Bauchi_* ******* "Ayau alhamis kuma yau ne su *Deeya* zasu dawo daga ummara da sukaje, Da misali karfe 11:30pm jirgi su yasauka *Harees* ne da *Hafeez* da kuma *Feeya* sukaje dauko su, da d'an gudu *Feeya* taje suka rungume juna itada *Deeya* suna murnan ganin junan su, Cikin dan tsawa *Harees* yace stop it my precious. Baki ta turo tareda cewa to ai my sweet *Deeya* nace tadawo ba dole nayi murnan ganin ta ba, yace to ai nasani amma aisai kiyi ahankali tunda kinsan bake kadai bace, *Hafeez* kam harara ya watsama su tareda cewa waiku bakusan kullum girma kuke ba amma sai kuyi tayi abu irin na kananan yara mtww yai tsaki tareda cewa ai sai ku wuce mutafi ko, baki suka turo batare da sun ce komai ba, Hajiya kam tana gefe tsaye sai Murmushi take. Kasan cewar babbar mota sukaje da'ita dan haka gaba dayansu ta dauke su Hajiyata can sit din baya, su *Deeya* kuma suna sit din tsakiya yayida *Hafeez* ke tuki *Harees* kuma yana gefen shi, "Ahankali *Deeya* da *Feeya* suke fira inda *Feeya* keta yaba kyanda *Deeya* takara, tace ai kema kinyi kyau unborn yakara maki kyau sosai murmushi *Feeya* tayi tareda cewa albishirin ki?.. *Deeya* tace goro fari kalkal, tace angama komai ranan Monday zamu fara zuwa school inda zaki karanta Law dinki nikuma zan karanta medicine Dina, cike da farin ciki *Deeya* tace da gaske?.. tace Allah Da mana bari sai kun dawo nafada maki, tace kai! amma naji dadi shikenan burinmu zaya cika tace insha'allahu, kuma Hmm *Habeeb* ya siya mana mota ke daya ni daya taki fara tawa baka yace muringa zuwa school, baki *Deeya* ta tab'e tareda cewa mungode, sannan *Feeya* ta cigaba da cewa shi kuma Hmm *Harees* yabude mana account tareda sama na kudi dubu dari biyu da hamci hamci, yace" muyi hidimar school dariya tayi tareda cewa Kai! amma mungode sosai. Cikin kwantar da murya *Feeya* tace my sweet *Deeya* yanzu dai komai yawuce zaki koma dakin kiko?.. Dasauri *Deeya* tace wa?.. ni tab! tafadi tareda pointing din kanta, tareda cewa aini babu inda zan koma cike da mamaki *Feeya* tace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenat🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 4⃣1⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Saboda me bazaki koma ba?..tace saboda ban manta da'abun da akai mun ba, tace haba sweet *Deeya* ki manta mana. Dasauri tace bafa zan manta sweet *Feeya,* ke bakisan irin wahalar dana shaba ne shiyasa, tace to kiyi hakuri kiyafe masa" kinga fa ba'a cikin hayyacin "sa yayi maki haka ba, tace hmm to nayafe masa" saida bazan koma ba don idan nakoma bansan irin bakar wahalan da matar sa zata sake bani ba. *Feeya* tace ai insha'allahu hakan ma bazaya sake faruwa ba, tace hmm my sweet *Feeya* kenan kedai kawai muyi hakuri da juna yabani takarda na shiyafi alkhairi, tace aganin ki hakan shine mafi alkhar agare ki?.. tace "eh, *Feeya* kam jitayi ranta yadan sosu har tana fadi aranta wato hakan yana nufi *Deeya* batason Hmm *Habeeb* kenan KO?.. Cikin d'an bacin rai tace OK" shikenan dama can bakison shi don haka kike so yasake ki, amma inda kina son shi ai da duk abinda yaimai kin zaki hakura, itama Cike da bacin rai tace "eh aishima baya sona Da sauri tace karya ne kinsani sarar "yana *SONKI*, tace ah! sosai ma kuwa shiyasa ma yace" yatsaneni baya son ganina saboda ganina akusa dashi yanasa ransa yana baci, wanda hakan ne yaba matar shi damar mayar Dani baiwa yar'aiki wannan kam duk cikin so ne KO?.. tace duk abinda zakice kice saidai ki sani ke baki isa ki goge kaddarar kiba balle ki goge tawani KO?.. tace to dama aibabu wani dan "adam din dayake Da matsayin yin hakan. tace to Alhamdulillahi tunda kinsan da hakan kuma Hmm *Habeeb* zaya sake ki kamar yadda kike bukata, kinga saiki jeki auri wanda kikeso wanda kike ganin yafi maki "Hmm *Habeeb* din. har zata bata amsa sai Hmm *Hafeez* yadaka masu tsawa, kasan cewar duk abinda suke ba wanda ya tanka masu sai yanzu, cikin fada yaxe wai meye haka kukeyi ne?..Dai-dai lokacin da yake shiga harabar gidan, Hmm *Harees* yace ah! ka kyale su mana badai yau mun gansu arana ba, tsaki yayi tareda cewa shirman mu yara kawai. Dai-dai lokacin da yai parking tareda kashe motar Cikin bacin rai *Feeya* tafito tanufi part din su, yayinda itama *Deeya* tafito ranta bace tanufi part dinsu. Hajiya kam tunda suke abinsu batace masu komai ba har suka isa gida, batace kala ba asalima dasuka fito daga motar binsu tayida kallo, Karo na farko kenan dataga fada su murmushi tayi tareda fitowa tanufi part dinta tana cewa ai wannan fadan naku babu inda za yaje tunda nasan daya baya iyayi saida daya, *Harees* dake biye da'ita jaye da akwatan shi da *Hafeez* yace Hajiyar Mu maganar ki haka take. Zaune suke suna fira Baffa da lnna sai ganin *Deeya* sukai tashiga da sallama, cike da farin cikin Baffa ya amsa tareda cewa a ah" barka da zuwa *KYAUTAR ALLAH* Mu, wani irin farin ciki ne ya mamaye zuciyar *Deeya* saka makon gani iyayenta don haka tuni ta manta da bacin ran da tashiga dashi. Dasauri ta'isa gurin su fuskarta dauke da fara'a tace yauwa Baffa na tafadi tana zama tsakanin su, tareda kama hannun lnna sannan tadora kanta akafadar Baffa sai kuma tasauke ajiyar zuciya, sannan tace lnna ta da Baffa na nayi kewar ku sosai murmushi sukayi a lokaci guda, Baffa yace Allah sarki *KYAUTAR* Mu, muma munyi kewarki sosai dafatan kun dawo lafiya ya ibada?..tace Alhamdulillahi Baffa na munsa me kula lafiya?.. yace lafiya lau, lnna tace ita "Hajiyar ta ku tana can part dinta ko?.. tace "eh, tace to bari naje na gaida ita" tafadi tana tashi, Da sauri *Deeya* tadago tareda sake rike hannun lnna sosai tace kai! lnna ta ki tsaya mana nasake ganin ki, hararan ta lnna tayi tace to kin dawo ko zaki fara yiwa mutane shirme ba?.. Murmushi Baffa yayi tareda cewa nima bari na tashi muje tare, dasauri tace ayya Baffan akai ma?..yace "eh ai yanzu zamu dawo tace to bari naje nayi wanka kafin ku dawo yace to sannan suka fita ita kuma tashiga dakin su. Bayan tayi wanka tafito lokacin su lnna sun dawo shiryawa tayi cikin Riga da wando na fakista pink color, tayi rolling da gyale kayan saita feshe jikinta da dadd'an turaruka masu asalin kamshi tayi kyau sosai sannan tafito falo, Zama tayi tsaki yar su suka fara fira wanda sun dauki tsawon a lokaci sannan, ta tashi tanufi part din Hajiya tana shigata tambaye Hajiya ina sweet *Feeya* dinta, murmushi tayi tareda cewa ta tafi part dinsu akwati guda *Deeya* tadauka cikin akwan da suka zo dashi, tafita tanufi part dinsu *Feeya.* Koda tashiga kwance ta'iske *Feeya* kan cinyar *Harees* akwatin ta'ajiye gaban ta tareda cewa ga tsare ba nan, cikin hade fuska tace malama dauki abinki banaso itama fuska a hada tace aiba naki bane na unborn child, Dasauri ta tashi tana fadin kai! kai!! kai;!!! yanzu kina nufin duk wannan kayan ba nawa ciki?.. tace "eh, tace tab aiko baki isaba tace to maidani saudiya mana, tace ai Zaki koma ne yanzu kuma tsaki *Deeya* tayi tareda cewa Malama ki tashi muje sama akwai maganar dana keso muyi, tace bazan tashi ba dariyar da *Harees* yake kunshe wace tafito saida yayi sosai domin salon fadan nasu dariya ya bashi, sosai Sannan yatashi yana cewa nikam kunga tafiya ta zama *Deeya* tayi tace kawo kun nan ki kinji, Kunnan ta mika mata rad'a tayi mata dariya naga sunyi tareda tafawa *Feeya* tace au haka ne??. tace "eh tace to shikenan daga nan kuma sai suka fara kamar basu ba. *_Abuja_* ******** *Jana* kam da wahala ya' isheta dole tanemi sulhu da *Habeeb* wanda shima yaso sulhun saboda yana a matukar bukace, saidai benuna mata ba har saida tanema dakanta sannan ya hakura amma saidai yaimata gargadin karta sake sama *"Leemarsa* beraye tunda dai bata so, Sannan yace mata koda sun koma Bauchi karta sake sata aiki tunda ba yar aiki bace kamar yadda take takama ita matar sace, to itama *"Leemah* matarsa ce so ta kula tace to sannan yace tashirya gobe zasu tafi bauchi harda yara tunda anyi masu hutu school cike da farin ciki tace to, aranta tanajin dadi zata iske adonta. Aranan kuma itada *Habeeb* suka dinke koda yaneme ta bata tsaya bata lokaci ba tabashi hadin kai, ba tareda ta bukaci kudi ba kamar yadda tasa ba. ***** Washegari Jumma'a ana'idar da sallah *Habeeb* yakwashi iyalinsa suka taho Bauchi, kasan cewar amota sukayi tafiyar shiyasa duk yajiya yaji saboda yadad'e beyi tafiya a mota ba. bayan yai wanka saita shirya cikin kana nan ka riga T-shirt fari da wando navy blue yafeshe jikinsa da turaruka masu, kamshi yinwa yake ki sosai saida zuciyar shi cike takeda son ganin *Leemarsa* don haka koda yafito part din Hajiya yanufa a tunanin sa *Deeyar* tana can, zaune ya'iske ita gaida tayayi tareda yima barka da dawowa, shuru yayi yanason ya tambayi *Leemah* amma kuma yana jin nauyi, ahankali yace Hajiya *"Leemah* fa?.. ba tace tana part dinsu yace to tareda tashi yace zan shiga part din Dan'uwa tace to tareda tashi tanufi sama sannan shima yafita. Har yanufi hanyar fita zuwa part din *Harees* kamar yadda yace sai kuma yajuyo tareda fadin no I want to see my *"Leemah* first, yafadi tareda yin murmushi sannan yanufi part din sun *Deeya* Cak! ya tsaya a bakin kofar saka makon abinda kunnan sa yajiyo masa, wanda yasashi jin mugun faduwar gaba, kunnu wan shine suka cigaba da jiyo masa kalmar da yatsani jinta wato *SAKIN* sakin mana *Leemarsa.* Muryar *Deeya* CE ke cewa Baffa da lnna ita dai su sa Hmm *Habeeb* yasake ta tunda baya *SONTA,* Dasauri yafada falon ba tareda sallama ba, gabanta ne yafadi saka makon gani *Habeeb* din bazato balle tsanmani shikam tsura mata kyawawan idon sa yayi masu firgita ta, wanda kana kallon su zaka hango zallar kaunar ta acikin su cikin wata iri yar murya yace *Leemah* me ki kace?.. bata bashi amsa ba saidai kawai ta bita gefen sa tafita, dasauri yabita yana kiranta amma bata amsa ba balle yasa ran zata juyo har suka shiga part din Hajiya tana kokarin hawa upstairs din, ya fisgota cikin bacin rai yace *Leemah* wai meye haka me kike nufi dani ne?.. daure fuska tayi cike da faduwar gaba hade da wani irin tsoro tace mlm me nake nufi dakai" kodai me kake nufi dani, aure ne nace banayi tunda ba dole to ka sak....wani lafiyayyan *MARI* *Habeeb* yashara mata wanda yasa takasa karasa wa, dasauri tasa hannun ta dafe kumatun ta yayinda hawaye suka fara anbaliya akan kyakkyawa fuskarta, ido yarintse tareda tura hannun wan shi cikin lallausan suman kamshi sai kuma yabude aikam tuni sun kad'a sunyi jajir, wanda ganin hakan yasa gabanta yai mummunan faduwa yayinda wani irin tsoro yadarsu acikin zuciyar ta, tuni taga yarikid'e yakoma mata asalin Hmm *Habeeb* din da tasani na can baya wanda tarada masa mlm zalumun, Cikin bacin rai yanuna ta da yatsa tareda cewa Keeeee! ni ki kefa dama wannan maganar?.. don kinga *ZUCIYATA* ta mutu akan *SONKI* shine zakiringa gayamun maganar da duk ki kaga dama?.. To bari kijida ga yau bazan sake binki ba kuma bazan sake kiba don haka sai kiyi duk abunda zakiyi kinji ko?..sannan yajuya zaya fita zuciyarsa tana wani irin kuna, saida me yana kaiwa bakin kofa sai wani irin dubu yana mamaye maganin sa, wanda hakan ne yasashi yayi baya luuuuu! sai kuma yafadi kasa jikake ribbbbb!, Cikin wani irin firgita *Deeya* tanufi gurin shi ta zube akasa tareda kama hannun shi cikin tashin hankali tace wayyo Allah na Hmm *Habeeb* meyasa me ka?.. murmushin karfin hali yayi tareda sake damke hannun sa cikin nata, kasan cewar baya ganin ta saidai muryar ta kawai daya keji cikin wata wahalalliyar murya yace *Leemah ta* mutun zanyi *SONKI* zaiyi ajalina, Cikin tsanani tashin da bata taba shiga irinsa tunda take, tace no Hmm *Habeeb* karka mutu wlhy ina *SONKA* ka na yadda zan koma kaji?..murmushi yayi har zaya sakeyin magana sai yakasa, saboda numfashi sa daya tsaya cak! wanda yasashi sakin hannun ta, wani irin Kara tasaki tareda fadawa jikin sa sumammiya, Dai-dai lokacin da Hajiya take sauko wa kasan cewar taji hayaniya abinda ta gani ne yasata jin mugun faduwar gaba, cikin tsananin tashin hankali tace... *_Gaskiya comments dinku yayi Low so kukara ko nima typing dina yai Low yaseeeee_*😉 Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏽 🌹Meenat🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 4⃣2⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Innalillahi'wa'inna'ilaihirraju'un! yau me zan gani ni Rabi'atu, Dasauri ta karasa gurin su tareda daga *Deeya* aikam tuni tafada jikinta luuuuuuu. Cikin tsanani tashin hankali tace la'ilaha'eellallahu'mahammadarra'sulillahi!, (S.A.W) meya yasa meku ne haka?.. hali dubu na me yasa meki?. shuru sai tafara fadin *Sadeeya!* *Sadeeya!!* *Sadeeya!!!* fa innalillahee Oh! ni Rabi'atu yau kuma meke shirin samun mu haka?.., Sai faman kiran sunan ta take tareda girgiza ta saidai kum ina kod'an yatsan ta bai motsa ba balle tasa ran zata tashi, hakan ne yasake tada mata hankalin tareda wani irin matsanancin tsoron, cike da tashin hankali tace jama'a ku taimaka ni, _kasan cewar "Abba yafita su kuma masu aikin suna gamawa suke tafiya gidajen su don haka ba kowa gidan._ Rungume *Deeyar* tayi Sannan ta kai hannun tana girgirza *Habeeb* tareda fadin Kai! _dama bata kiran sunan shi,_ Kai!! Kai!!! wai lafiya meya sameku ne haka?...wata zuciyace tace mata sun mutune ai bakiga basayin numfashi ba, gaban ta ne yai mummunan faduwa yayinda wani irin tsoro yasake ka mata cike da tashin hankali tace, Oh! Allah me iko me *KYAUTA* dakari kai ke bayar wa alokacin dakaso ka kuma karba alokacin dakaso Alhamdulillahi Allah mungode maka da wannan *KYAUTAR* dakai mana, haka take tafaman surutu me cike da tashin hankali irin wanda bata taba shiga irin saba tunda take, tabbas kuka rahama ne ga *BAWA* gashi dai tana son yinsa amma kuma takasa wanda tasan tsabar tashin hankali ne yahana shi zuwa. Tana cikin wannan halin saiga *Harees* yashiga tamkar anjefoshi, abinda idan sa yagane masane yasa shi karasawa dasuri yana cewa subhalallahi! Hajiya meyasa mesu?.. Kai tsaye tace sun mutu ne, cikin wani irin mahaukacin tashin hankali ya zube kasa tareda cewa sun mutu fa kikace to me yasa mesu?.. yafadi yana girgirza *Habeeb* dake kwance magashiya, yana fadin Dan'uwa! Dan' uwa!! Dan'uwa!!! cikin tashin hankali yace pls ka tashi mana, Cike da rud'ani Hajiya tace ai nafada maka duk "sun mutu dasauri yace "a ah Hajiyar Mu basu mutu ba kila suma sukai, yafadi tareda tashi dasuri yanufi fridge. Itakam Hajiya sai yanzu ta tuna dacewa akwai wani abu waishi suma, jikin *Harees* yana rawa yabude fridge yadauko goron ruwa tareda balle karfin, ya bulbulama *Habeeb* a fuska sannan yazuba ma *Deeya* aikam nan take tasaki ajiyar zuciya tareda bude ido tana kallon sili, Da'alama tana tunanin abunda yafaru ne. Zumbur tamike daga jikin Hajiya cike da tsoro tace wayyo Allah na Hajiyar Mu Hmm *Habeeb* ya mutu KO?.. bata tsaya jiran amsar taba, tararrafa gurin *Habeeb* wanda shikam ko dan yatsan sa bai motsa ba balle numfashi sa yadawo jikin, wanda hakan ne yai bala'in sake daga hankalin *Harees* sai fadin yake pls Dan'uwa ka tashi mana, *Deeya* kam wani irin mahaukacin cakuma takai ma *Habeeb* tareda sakin kuka yayinda jikin ta yake wani iri rawa, Cikin tashin hankali tace dan Allah Hmm *Habeeb* ka tashi wlhy inason ka, kuma na yadda zan koma kaji?.. ta fadi tareda girgiza shi saidai kuma ko" gezau *Habeeb* beyiba, agigice ta koma gurin Hajiya wacce ke zaune tamkar butun-butumi, girgiza ta take tareda fadin Hajiyar mu kice Hmm *Habeeb* yatashi wlhy inason shi zan koma gidan sa kinji?.., Hajiya kam kuri tayi mata da ido tsabar tashin hankali yasa batasan me zata cewa taba, hakan ne yasa *Deeya* sake ma tsawa gurin *Habeeb* agigice tasake cakumar sa tareda kallon, *Harees* wanda gaba daya shima ya gigice yarasa abinyi, kai da'alama tsabar tashin hankali yasashi yamanta cewa shidin ai likitan saida. *Deeya* tace Hmm *Harees* u are a Dr pls Do something to him", aikam dasauri ya kama hannun *Habeeb* din yarike jimm aikam take yaji wata jijiya tana halbawa, Dasauri yace yanada rai tareda mikewa yadauke sa yasab'a akafad'a yanufi waje dashi dasauri yayinda *Deeya* ta bishi da gudu. Direba na ganin su yazo dasauri yabude masu mota dasauri *Harees* yasa *Habeeb* tareda shiga ya rungume shi, ita kuma *Deeya* tashiga gaba direba ya shiga yaja yayinda me gadi yabude masu get yafita da gudu escorts dinsa suka rufa masa baya, kasan cewar suna gani anfito dashi suka tabbatar da "Ogan su babu lafiya don haka dasauri suka su shiga motocin su direct asibitin su suka nufada suna isa aka nufi emergency room dashi. Likitoci biyar ne akan sa suna kokarin ceto ransa harda *Harees,* awaje kuma *Deeya* ce keta faman safa da marwa tareda sharan hawaye sai addu'ar take Allah yaba Hmm *Habeeb* lafiya. ******* "Aban garen *Jana* tunda suka iso take aikin kiran layin Shafa da Ado saidai kuma ba wanda yashiga acikin layin duk sai taji ba dadi, wanka tayima yara wanda batayi niyyar haka ba saida *Habeeb* yai mata magana, bayan ta shirya su sannan itama tayi, koda tafito duk sunyi bacci. Shiryawa tayi sannan tasake daukar wayar ta cigaba da kiran layinsu Shafa cikin sa'a tasamu na Shafa, nan take fada mata sun dawo Shafan tace to tana nan zuwa amma saita dawo daga wani kauye da sukaje gurin wani malami itada wata kawar ta, *Jana* tace to sai tazo sannan takashe wayar taci gabada kiran layin Ado. Data gaji dakira ne shine ta tashi tadauki key motar ta tafito tashiga zata fita kenan, sai baba megadi yace" Hajiya a gaida yallabai kai! Allah dai yabashi lafiya, cike da mamaki tace wani yallabai?..yace yallabai *"Habeebu* mana da'a katafi kai shi asibitin yanzun rai ahannun Allah, gaban tane yafadi dasauri tace ai ban saniba saboda yanzu daga part Dina tafito, shikuma tun dazu yana part din "Hajiya. yace ayya yallabai *"Habeebu* Kam bashi da lafiya sosai yana can yallabai *Hareesu*, yatafi Kai sa asibiti tace "OK bari naje asibitin yace to sai kin dawo agai dashi Allah yabashi lafiya tace to zayaji, badan taso ba tajuya kan motar ta zuwa asibiti. ****** Koda *Jana* ta'isa asibiti direct guri ajiye motoci tanufa bayan tayi parking sannan tafito tanufi cikin asibitin, office din *Harees* tanufa saidai tana isa akace mata yana emergency room sai kawai tanufi can, tun daga nesa ta hango *Deeya* jitayi gabanta yafadi tareda wani irin tsanarta acikin zuciyar ta, tsaki tayi tareda cewa shegiyar yarinyar nan ko uban wa yakawo ta Oho! *Deeya* ma jitayi gabanta yafadi data hango *Janar* saidai ita kam dasauri tafara Addu'a, *Jana* tana isa gurin taji gaban da ya cigaba da faduwa gawani irin tsoro daya kamata, saka makon wani irin mugun kyau data ga *Deeya* tayi sai sheki take gawani b'ulb'ul da jikinta yayi musamman kirjinta dayayi kamar ansake hura mata su, kasan cewar tana sanye ne da wata bakar abaya me duwatsu jajaye wacce ta matse tasama hakan ne yaba kirjinta damar sake fitowa sosai, satayi rolling da gyalen, *Jana* kam take taji wani mugun sha'awar *Deeya* yad'arsu azuciyar ta har tana fadi aranta dama zata yadda ta bata jikinta ta murza domin dai ta tabbatar saitayi ni'ima, saidai kuma tasan abunda take so bazata samu ba, domin wani irin mahaukacin kwarjini *Deeyar* tayi mata. Saida *Jana* ta saita kanta sannan ta daure fuska tareda cewa ke! Ina mijina?.. banza *Deeya* tayi mata cikin tsawa tasake cewa keeeeee! ina maki magana kina kyaleni nace ina mijina?...kallon up and down *Deeya* tayi mata, sannan tace ni dai yaka mata nace" mijina ni kad'ai tunda kinsan saida aka fara daura aure na "dashi da shekaru kusan goma sha sannan aka daura naki dashi, "Amma kuma bazance mijina ni kadai ba domin banason na zama mace me son zuciya irin ki, Cikin tsanani mamaki *Jana* tace... *_Slm masoyana kuyi hakuri dajina dakukayi shuru kwana biyu banyi posting ba, yayan babana ne yarasu shiya, Alh Muhammad godabe sarki fulanin kontagora, don haka Ina rokon ku kusashi cikin addu'ar ku Allah yaji kan sa da Rahama yasa aljanna firdausee mako marsa shida wayan da suka rigamu gidan gaskiya, mu kuma idan tamu tazo Allah yasa mucika da imani ameen👏🏽 nagode._* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 4⃣3⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ "Keeeeee! ni sa'ar kice daki ke fadamun wannan maganar, wato nice ma meson zuciya KO?.. Kai tsaye *Deeya* tace "eh mana idan ba son zuciya ba Da rashin sanin muhimmancin sallama ba, aida daki kazo sai kice Assalamu'alaikum *Sadeeya* yajikin mijin mu yanzu yana Ina ne?.. kinga ni kuma sai nafada maki inda yake, amma dazuwa kince wai keeeee! sai kace wata yarki to aiko" yarki "Lili mama banji kina kiran ta Keeeeee! ba balle nida ba yarki ba, sannan kince wai Ina mijin ki kum... katseta *Jana* tayi dacewa Keeeeee! dalla banason maganar banza tambayar kinayi Ina mijina?..hararan ta *Deeya* tayi zuciyar ta cike da jin haushin ta musamman data tuna abubuwan datayi tamata a Abuja, tsaki tayi tareda cewa bansani ba. Cike da bacin rai *Jana* takai hannun zata mari *Deeya,* aikam cikin zafin nama *Deeyar* tarike hannun ta, tareda yarfar dashi Cikin tsanani bacin rai tanuna tada yatsa tace karki farashi wlhy ainan ba Abuja bane kokin manta ne natuna maki?...to nan din Bauchi ne tafadi tana nuna kasa da yatsa, so saiki ki kula domin bazan sake daukar abinda kikai mani a Abuja ba wlhy, Sannan ta nufi hanyar office din *Harees,* yayinda tabar *Jana* baki sake Cike da mamakin *Deeya* tsaki tayi tareda cewa kai! Lallai ma yarinyar nan kin rainani wato nikike fadawa wannan maganar KO?... zaki sani ne ai inda muka hadu, sannan ta juya tanufi gurin motar ta tashiga taja tabar harabar asibitin ran ta bace. Tsaki *Deeya* tayi kasan cewar tana kallon tafiyar ta, sannan tace umma ta gaida assha, juyawa tayi takoma bakin emergency room din ta cigaba safa da marwa tareda addu'ar Allah yaba Hmm *Habeeb*. Likitoci sun dauki tsawon lokaci suna fama kafinsu samu numfashi *Habeeb,* yadawo inda daga karshe sukai masa alluran barci sannan aka kaishi dakin Hutu na musamman domin yana bukatar Hutu, kasan cewar sungano tsabar damuwa ce tareda wani abun dayasa aran sa wanda ta dalilin hakan ne jinin sa yahau sosai. *Harees* ne yafara fitowa daga room din Dasauri *Deeya* ta tare shi tana cewa Hmm *Harees* ina Hmm *"Habeeb* din yajikin sa??? ransa bace yace ki biyo ni, ba musu tabi bayan sa saidai jikinta yai sanyi daganin yanayin sa hakan ne yasa gaban ta faduwa. Office din yahadu sosai sanyi ac da daddad'an kamshi ke tashi acikin sa, bayan sun zauna sai yaciro wayar sa yakira Hajiya Cikin hikima yafada mata abunda yasamu *Habeeb* din, sannan yace mata anyi masa alluran barci wanda zaya iyakai wa tsawon wani lokaci bai farka ba saidai babu damuwa insha'allahu normal zaya farfad'o, tace" to Allah yabashi lafiya amma yaduba mata lafiya hadi dubun ta domin itama tana bukatar ganin Likita, murmushi yayi tareda kallon *Deeya* wacce kanta ke duke tana tunanin halin da Hmm *Habeeb,* yake cikin. yace to Hajiyar mu dasauri tadago kai jin yace" Hajiya cikin sanyi murya tace Hmm *Harees* pls bani "Hajiyar Mu inyi magana da'ita", harara ya watsama ta wanda yasa tashiga taitayin ta, bayan yagama waya da Hajiya sannan yakira Baffa da Baffansu yafada masu *Habeeb* bayada lafiya da ganan kuma sai yafara kiran layin yan'uwa daya bayan daya, yana fada masu cewa *Habeeb* bashi da lafiya yanzu haka yana asibiti ankwantar dashi amma dasauki bayan yagama fada masu sannan ya kashe wayar. Kallon *Deeya* *Harees* yake me dauke da harara kauda kai tayi tareda turo baki, Cikin yanayin tana shagwaba tace kai Hmm *Harees* sai faman harara ta kakeyi, yace na harare ki Queen of beauty nan gaba ma ba hararan ki zanyi ba zane kizanyi da bulala, ido tazaro cike da tsoro tace to me nayi?...tsaki yayi mtww! tareda cewa to meye ma ba kiyi ba ummh! haba Queen of beauty meyasa kike haka ne wai ke bakisan irin son da Dan'uwa yake maki bako?.. to bari infada maki abun da bakisa niba "Dan'uwa yana *SONKI* fiye da yadda yake son kasa, Cikin sanyi murya tace to ainima inason sa dasauri yace karya ne baki son sa" tace Allah inason shi, yace to meyasa kike so "yasake ki?.. tace to ai bada gaske nake yi ba fa, hararan ta yayi yace to inda yasake ki kuma fa?...shuru tayi. Yace yanzu tsakanin kida Allah kina son "shi?.. dasauri tace "eh yace kinyin alkawari zaki koma gidan "sa tace "eh amma dai ba Abuja ba, yace to shikenan tashi mutafi gida tace "a ah ina nan har sai yafarka yanzu ma muje ka kai ni naga "shi, yace a ah! sai anjima tace pls yace kiyi hakuri har zuwa anjima yanzu anyi masa alluran barci ne yana bukara hutu, so tashi muje ki kinga ma sai ki taho masa da abun zayaci idan yatashi kinji?..jiki asanyaye tace to badan tasoba ta tashi suka tafi gida saidai *ZUCIYAR* ta cike da son ganin *Habeeb* din. ****** *Jana* kam tana fita daga asibiti Unguwar su "Ado tanufa ranta bace akan abinda *Deeya* tayi mata ta, saidai kuma kodata isa din bata iskeshi ba, don haka sai ranta yakara baci takira layinsa yafi a'irga amman bai jeba, har zata tafi sai gashi yadawo abige yayi sha yai tatul, yana ganin ta yasaki murmushi cikin maye yace *Jana* ta nayi miss dinki sosai fa itama murmushi tayi, tareda cewa nima haka ina ta kiran layin ka bana samu meyasa mu wayar kane?.. dariya yayi yace na siyar da ita nasha kodeeeee! yakarasa fadi tareda jan kalmar karshe sosai, sannan yace amma zaki sake siyamun wata ko?.. tace "eh yace yauwa *Jana* ta mu shiga ciki ki bani zumarki na lasa, tace kasha dai son ranka adona yace to shikenan muje sannan suka shiga cikin gidan sa, ba tareda bata lokaci ba suka fara fatali da kayan jikinsu, *_Ni ko ganin haka yasa na'ari na kare🏃🏻‍♀inafurta Wa'eyazubillah! Allah kashri yamu ameen._* *_Asibitin_* har misalin karfe 5:00pm *Habeeb* bai yafarka ba alokacin kam *Deeya* taci kuka har ta gaji saboda ganin *Habeeb* bai farkaba, kwance take akan cinyar adda Mamu kasan cewar duk sun zo tana, saifaman lalla shin ta Adda Mamu take. Dasauri *Haress* yafito daga office dinsa yanufi dakin da *Habeeb* yake kwance, yayinda wani nurse yake biyu dashi wanda shine yaje yafada masa *Habeeb* din yafarka, Koda suka shiga dakin yafarka amma sai faman surutai yakeyi, dasauri *Harees* ya'isa gurin shi yafara bashi taimakon da yadace, sannu ahankali yadawo normal ido ya tsuwara *Haress* din yayi da bakin sa ke anbato salati, can kuma sai yai shuru tareda lumshe kyawawan idon sa ahankali yafara tunanin abunda yafaru, Can sai yabud'e idon tareda kokarin tashi, dasauri *Haress* ya kamashi yatashi yasa masa filo don ya jin dadin gina, ya nace masa sannu bai amsa ba saidai yace Ina *"Leemah* ta?.. Cike da mamaki *Harees* yace Ina Ce maka sannu ka nace mun Ina *Leemah* kar?.. Kai tsaye yace "ita nakeson gani. yace to muda bakasan gani ai sai kasa akore mu daga Bauchi, kaga malam tashin na taimaka maka kashiga toilet kayi wanka da brush, sannan ka dauro alwala kazo kayi sallah la'asar sannan ka samu abunda zakaci, kuma su "Baffa zasu fara shigo wasu gaida kai sannan ita *"Leemarta* ka data damu mutane da kuka sai kace ba ita ce tayi sanadin zuwan ka asibiti ba. Bayan yayi wanka yafito saye da jallabiyya kasan cewar an kawo masa, bai iske *Harees* saidai dadduma ashinfid'e so hawa kawai yayi yafara gaba tareda salla yana idar da sallah sai yakoma bakin gado ya zauna tareda yajingi ya lumshe ido, domin baya jin karfi jikinsa ga wata irin mahaukaciyar yinwa da yakeji. Sallamar su Baffa ne yasashi bude ido har zaya sauko sai Baffa yace a ah yi *Habeebu* zaman ka, nan dai sukai masa su yajiki cikin girmama wa yace dasauki basu dade'ba suka fito. *Jana* ce tanufi dakin zata shiga (kasan cewar dasuka gama bad'alar su saita dawo asibitin) sai *Deeya* tayi sauri tadauki basket din dake dauke da kulan abincin tashige dakin abinta, har *Janan* zatabi ta sai *Harees* yace tayi hakuri har *Deeya* tafito sai tashiga saboda ba'ason adamesa da hayaniya, ba dan tasoba takoma gefe tana haransa. Bakinta daukeda sallama tashiga aciki ya amsa don haka bataji ba basket dinta'ajiye, sannan tanufi gurin sa, kallo daya yai mata yakauda kai tareda lumshe ido yana jin wani irin *SONTA* yana ratsa jinin sa, still yanzu ma sanye take da abaya saidai wannan din brown color ne me stones farare sai tayi rolling, sai zuba kamshi take tayi kyau sosai fuskar nan fayau koda taci kuka hakan bai sa ta canja ba, Cikin cool voice dinta tace sannu Hmm *Habeeb* yaji ki?..banza yayi da'ita saida tafadi haka har sau uku amma bai amsa ba, sai kawai ta fashe da kuka me cike da shagwaba, Dasauri yabude idon tareda cewa meye?.. itama banza tayi dashi, ido yarintse yana jin ku kanta har cikin ransa ahankali yabude idon aikam har sunyi jajir tsura mata suyayi, sannan yahad'e fuska yace ke bakisan yadda mutun yakejin kukan ki aran sa bako???...bata tanka ba, saidai ta cigaba da kukan ta me cike da sangarta Cikin tsawa yace?.... *_Adadin comments adadin typing gaskiya_*😀 Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 4⃣4⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ "Wai keeee wannan kukan daki keyi na mene haka eyeee?.. shin *Leemah* kinsan yadda nake jin kukan ki acikin *ZUCIYATA* kuwa?... nace menene kinyi banza dani, so idan bazaki fada mun abinda yasaki kuka ba to Ina rokon ki kiyi shuru domin kukan ki yana kona mun *ZUCIYATA* matuka. Tsayar da kukan tayi tareda tsura mashi kyawawan idanun ta dake tsiyayar hawaye, shidin ma kallon ta yake da idanu wan sa masu rikita ta, yayinda yakeji wani irin sonta yan azabtar da *RUHIN* sa, kauda kai tayi tareda turo baki sannan tace to bakai bane nace maka sannu yajiki shine ka kyaleni. Tsaki yayi mtww! tareda barin kallon ta sannan yace to Ina ruwanki dani eyeee keda ki kace baki sona to meye na tambayar ya jikina?...Dasauri tace nibace bana sonka ba yace kince mana tunda kince sai na sake ki, tace to aikai kace baka sona shi yasa nace ka sake ni, Dasauri yace da yaushe nace ba nason ki?... shuru tayi batace komai ba, Cikin sanyi muryar yace nasan bakida amsar tambaya nan *Leemah* ta, domin nidai da bakina ban taba cewa bana *SONKI* ba idan har ma nace to tabbas bana cikin hayyaci na, amma nasan *ZUCIYATA* bayan "Hajiyar Mu babu macen danake so irin ki sai KO "Lili mama, amma sai ki tafadin banason kum...yakasa karasa wa saboda ganin tana kokarin cigaba da kukan fuska ya daure tareda cewa to meye kuma?.. "Baki ta turo tareda goge hawaye da bayan hannu sannan tace to aini ma inason ka sosai fa, yace to shine kike; tacewa sai na sakeki?..tace "eh saboda abinda kukai mani ne kai da Aunty *"Jana* yace to ainace kiyi hakuri kuma "itama nace kar tasake yimaki haka kinji?..shuru tayi. yace pls *Leemah* ta to kiyi hakuri kinji yafidi tareda kama kunnu wan shi, tace to aina tun-tuni na hakura yace yauwa *Leemah* shiyasa nake sonki saboda bakida riko murmushi tayi Sannan tace to yajiki?..idon shi k'uri akan ta yace naji asauki musamman ma dana ganki; saidai inajin yinwa sosai *Leemah* ta me kika kawo mun ummh?.. ba tareda ta kalle shi ba tace abinci, yace yauwa Allah yasa jagwalgwalon nan ne me dadi ai bata san lokacin da dariya yawace mata ba, tace Kai Hmm *Habeeb* shi kakeson ci?.. ido ya lumshe wani irin sanyi ne yaji yama-maye zuciyar sa yayinda yaji gaba daya damuwar sa tayaye domin yanzu kuma kam yasan babu maganar *SAKI* tsakanin su, ahankali yabude idon tareda zubasu akan baby beauty fice dinta me cike da kuruciya, wani irin *SONTA* ne ke fisgar shi a kowani lokaci da kowani minti dake tafiya da kowani sakon, lallausan murmushi ya saki tareda cewa "eh shinake son naci I hope shiki kai mun?.. tace "eh tareda nunafar inda ta ajiye basket din. Wani dan karamin flas me tsawo tadauko tabud'e tadauki cup ta tsiyayo hadadd'en coffee me zafi tasa spoon Sannan tamika masa, kin karba yayi cike da tsoro tace pls Hmm *Habeeb* kafara shan coffee sannan kaci alalan kwai din kaji?.., fuska ya yamutsa tareda cewa to ai banda lafiya kinga ma hannuna yaimun tsami, bazan iyasha da shiba pls kid'an taimaka ki banida hannun ki kinji *Leemah* ta?.. Dasauri tace ayya sowee Hmm *Habeeb* dina Bari na baka kaji tafadi tareda zama kusa dashi, tana fifita coffeen sai data tabbatar ya rage zafi sannan tafara bashi a baki, yana sha amma idon Sa nakan ta. Saida ya shanye coffee sannan tazuba masa alalan tareda farfesun kayan ciki me romo wanda yasha kayan yaji kamshi sai tashi yake, yanaci yana zuba sanyi itakam sai dariya take masa wanda yake sake sashi nishadi sosai, haka taci gaba da bashi saida ta tabbatar ya ko shi sannan ta kyaleshi bayan ta bashi wani hadadden kunun zakin aya, daga nan kuma suka fara fira da'alama sun manta da mutanan dake wane suna jiransu. ***** Shuru *Deeya* ba tafito ba hakan ne yasa *Haress* shiga dakin, fira ya'iske su nayi abinsu gwanin sha'awa wanda kallo daya zakai masu ka fahimci suna matukar kaunar juna su, sosai suke fira su sai dariya suke da'alama sun manta da kowa da komai sai kan su, Cike da mamaki *Harees* ya kalle su, yace eyeee lallaima ku din nan koma dai nace Queen of beauty, wato ana can anajiran kifito su shigo su gaida Dan'uwa shine ki ka zauna kunata soyewa ko?..cike da kunya tace kai Hmm *Harees,* yace to karya nafada?.. tace to ai shine fa yace" na bashi abinci a baki hannun sa yana ciwo, Murmushi *Habeeb* yayi tareda hararan shi yace to basa ido ina ruwan ka da soyewar Mu?..yace da ruwana kaida baka da lafiya mene na tsaya wa soyayya, yace soyayya kam ai sai munje gida ko *Leemah* ta?.. Murmushi tayi tareda rufe fuska da tafin hannun sannan ta gyada kai alamar "eh, yace yauwa don haka saika sallameni domin ni tuni naji sauki, yace aiba ka isa ba malam sai kayi sati daya tukun na dasauri *Habeeb* yace tabdijam wane zayai sati asibiti?..yace kai kaga bari nace su shigo su gaida kai, don naga alama kun manta dasu" yafadi tareda fita. *Deeya* tana gani su Adda mamu sun shiga tayi saurin mike wa, zatabar bakin gadon aikam dasauri *Habeeb* yamai da'ita tareda watsa mata wani irin kallon dayasa ta nutsuwa, da gudu Lili taje gurin *Habeeb* tayaye jikin sa tareda fadin Daddy nawai baka da la'iya inji Aunty *Feeya*?.. yace "eh, tace to ina ema tiwo?.. yace kaina ne amma yanzu ya daina, cike da tausayi tace soweee Daddy na kalka chake en tiwon kai kaga Aunty *Deeya* tana ta kuka, Dariya akayi gaba daya dakin shikam *Habeeb* murmushi yayi tareda kallon *Deeya,* wacce kanta ke kasa cike da jin kunyar tonatan da Lili tayi, Cikin sanyi murya yace to Lilin Daddy Junior yace Daddy sorry yace yauwa, nan dai yan'uwa sukai ta gaida shi daya bayan daya yana amsawa. *Jana* kam gaba daya hankalin ta yana kansu *Deeya* itada *Habeeb,* sai kallon su take me cikeda tsana jitake kamar taje ta shak'e *Deeya* don bakin cikin ganin ta zaune kusada *Habeeb.* *_Bayan kwana biyu_* ****** "Ayau lahadi kuma ayaune *Harees* ya sallami *Habeeb* daga asibiti kasan cewar tuni yaji sauki sosai tamkar bashi ba har da yar ki ba yayi, acikin kwana biyu nan kuma wani irin shakuwa ce sosai tashiga tsanani sa *Deeya* da, yayinda itakuma *Jana* aduk lokacin data shirya tafito daga gida dasaunan zuwa asibiti gaida *Habeeb* saita fara zuwa gurin *Ado tukun sun gama bad'alar su tukun sannan tanufi asibitin. *_Allah kashirya matan auren dasuke aikata ZINA da AUREN SU ameen._* Gaba daya familiy sun hadu a babban falon part din Abba kasan cewar yaune ranan dasu ke family meeting, bayan Baffa yabude taro da addu'a kamar yadda aka saba sai Abba yafara magana indaya yanke hukunci cewa nan da sati biyu *Deeya* zata koma dakinta lokacin *Habeeb* yasake samun sauki sosai, kowa yayi fari ciki dajin haka musamman *Habeeb* da yaji kamar yajawo sati biyun kusa bayan an gama sai aka tambayi kowa idan yanada magana yayi wayan da suke dashi sunyi sannan akayi addu'a kowa yatashi yafita. *Habeeb* da *Harees* ne tsaye a harabar gidan inda *Harees* yake cewa da *Habeeb* Dan'uwa amma dai ba gobe zaka koma bako?..yace "a ah saidai jibi insha'allahu, yace to Allah yakaimu yace ameen nan dai suka da'n tattauna akan al'amuran yauda kullum sanna kowa yanufi part dinsa. *Washegari Yakama Monday* ******* Kuma ayaune su *Deeya* zasu fara zuwa school da misalin karfe 9:00AM, *Deeya* CE tafito cikin shirin tana zuwa school din sanye take da riga da siket na wani tsadadden less blue yanada zanan flowers fari, dinki rigar have gown ne yadan kamata ta sama siket din kuma me tsaga ta baya ne saidai kuma ba ko wane zaya game akwai tsaga ta bayan ba, ya kuma fito mata da sherp dinta sosai. Sannan tasa wani tsadaddan passion din sarka da dan kun'ne da zobe da awarwaro masu asalin kyau duk farare saidai suna da ratsin blue, bayan ta feshe jikinta da turaruka masu kamshi sannan ta kashe daurin dankwali saita dauko gyale fari me flowers blue, tayafa sai tasa takalmi sannan ta rataya jaka fari gaskiya tayi kyau sosai, mirror ta kalla sai tayi dariya domin ta san tahadu matuka Cikin cool voice dinta tace wannan kwalliyar ta Hmm *Habeeb* dina ce. Sannan tafito zaune ta iske Baffa da lnna (kasan cewa nan part dinta kwana), cikin ladabi tareda tsantsar kaunar iyayan nata ta zauna tsaki yar su kamar yadda tasa ba, cike da shagwaba tace lnna ta Baffa na, na fito zan tafi kuyi mun addu'a murmushi sukayi "a lokaci daya sannan Baffa yace to *KYAUTARMU* Bismillah! daga hannu. Nan ta daga hannu yai ta kwarara addu'a suna amsawa da ameen itada lnna har yagama sannan yace to Allah yabada sa'a amai da hankali akan abunda a kajeyi, tace to Baffa na lnna tace to lallai dai kam kar aje aita shiriri ta ba, Baffa yace sannan kuma mutun yakula sosai akwai aure akan shi aure kuma ba'abin wasa bane, don kar mutun yaje yai wasa dashi cikin sanyi jiki tace to sannan tashi suka ce mata a dawo lafiya tace Allah yasa tareda fita. Ta fitowa suna haduwa da *Hafeez* kallon ta yayi tareda cewa, "A ah amarya agidan Hon *BB Smart* anfito kenan?.. tace "eh kuma uwargida ba, dariya yayi yace kai! *Deeyar-Feeya* duk ke kad'ai?.. tace "eh idan naso kaina dayawa ba, zan'iya fadar haka tunda saida akafara daura nawa auren sannan aka daura "nata amma kuma bazan fadi haka ba, don haka nabar "mata sarautar "uwargidan na dauki ta amaryar, murmushi *Hafeez* yayi yace haka ne kin kyauta, tareda nufar part din su lnna yana cewa to adawo lafiya ayi karatu sosai, tace to tareda nufar part din Hajiya. Bayan ta gaida Hajiya da Abba sunyi mata fatan alkhairi sannan tafito, tashiga part din *Habeeb* da sallamar ta tashiga falon *Jana* tana zaune afalon amma bata amsa ba, hakan bai damu *Deeya* ba domin ta sannan itadin ba ma'abuciya amsa sallama bace, don haka sai tace Aunty *Jana* ina kwana?..ko kallon *Deeya* ba tayiba balle ta amsa gaisuwar, hakan nan ne yasa *Deeya* tabe baki, tareda bin hanyar dakin *"Habeeb* cikin nutsuwa take taku hankali kwance babu abinda yadame ta, saime cikin wani irin tsawa *Jana* tace karki kuskura kishigar mun dakin miji, cike da mamaki *Deeya* tajuyo ta kalle ta sannan tace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 4⃣5⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Kamar ya kar in shiga maki dakin miji?.. cike da isa tace kamar yadda ki kaji nafada, murmushi *Deeya* tayi tareda cewa "Aunty *Jana* kenan haka kam kika fada, saidai kuma yakama ta bakin naki yasaba da fadin mijin Mu, dasauri *Jana* tace to bazan ce mijin mu din ba kinji ko?? mijina zan ce, domin dai kowa yasan an daura mana aure dashi don haka ko "shidin mijina ne nikad'ai bada wata banza can ba wacc..... Da sauri *Deeya* ta katseta da cewa niba banza bace, kamar yadda aka daura maki aure dashi" to nima haka aka daura mun aure "dashi, don haka kinga yanzu shidin Mijin mace biyu kafin zuwa gaba yakara biyu kinga shi kenan mun zama mu hudu, kamar yadda Allah yafada namiji daya Mijin mace hudu na eheee! ta karashe fadi tareda nuna yatsunta guda hudu har da murguda mata baki, Cikin macifa *Jana* tace karya kike wlhy babu macen data isa tasake tashigo wa gidan nan, ko kema idan naga dama bazaki zauna acikin saba wlhy, domin *"BB* mijina ne nikad'ai keda shi. dasauri *Deeya* tace wlhy ke baki isa ki hanani shigowa gidan nan ba tunda ba gidan ki bane, tace karya ne gidana ne tunda gidan "mijina ne, *Deeya* tace sanma kar nima gidana ne tunda gidan mijina ne so ke baki isaki hanani shaga ba wlhy ta kareshe fadi tareda juyawa zata shiga dakin *Habeeb* din. Dasauri *Jana* tajawo hannun ta tareda cewa bakifa isaba yarinya, ina zaune kishigo mun gida kice zaki shigar mun har turakar miji, cike da bacin rai tareda tsiwa *Deeya* tace dallah malama sakarmun hannu kinji ko, kuma wlhy sai nashiga tace bakuma zaki shiga ba aikam nan rikici tabarke tsakanin su. *Habeeb* yana ciki yana aikin sa a computer kasan cewar tunda yadawo sallar abuba yai karatun alqu'an me girma saida misalin karfe 8:00 am sannan yatashi, yahau computer yarafa gudanar Da wasu ayyuka, Yana cikin aikin ne sai yaji cikin sa yana kuuuuuuu! alamar yinwa tsake yayi mtwww!, tareda tashi yaje ya had'owa kansa coffee, wanda yasan bazai masa maganin yinwar dayake jiba, amma yanada tabbacin zaya rage masa kugin da cikin sake _before_ gari yawaye yasa masa abu me nauyi, "Ahankali yake aiki gefi-gefi yana daukar coffee yakurb'a don haka baisan wainar da ake toyawa abbban falon ba. Sama-sama yakejiyo hayaniya sannu ahankali hayaniyar takeyi yawa, hakan yasa shi mikewa tareda jan tsaki mtww! alamar hayaniyar tada meshi, sanye yake da jallabiya _ash color_ me garen hannu cikin nutsuwa yake taku yanufo falon. Mamaki ne yaka masa gani *Jana* rike da gyalen *Deeya,* cikin had'e fuska yace da *Jana* lafiya kika rike mata gyale?... dasauri suka juyo gaba dayan su, domin basuji takun saba saida saukar maganar sukaji, Cikin masifa tace haka kai kawai tashigo zata shiga dakinka ba tareda tace kun komai ba, cike da mamaki *Deeya* tace kai! Aunty *Jana* kiji tsoron Allah saida fanayi mata sallama sannan na gaida ita amma duk bata amsa ba saida taga zan shiga dakin ka wai bazan shiga ba ni kuma nace sai nashiga, shine tarike mun gyale pls kace tasa kar mu gyale gaskiya banason haka. Cikin had'e fuska yace sakar mata gyale ta, tace ah! bafazan sake taba ta shigar mun har turakar miji wannan ma ai raini ne da rashin kunya, cikin tsawa yace nace ki sakar mata gyalen ko?.. dasauri tasaki gyalen tareda kallon shi cike da tsoro, cikin bacin rai yace yadda kike takama ke" matata ce itama matata ce, kinga bakida _right_ din dazaki hanata shiga dakina kamar yadda itama bata da damatar hanaki shiga, so banason fitina kinji ko?.. har zatayi magana ya daga mata hannu alamar baya son jikomai, *Deeya* kam tuni tashige dakin. Yayinda *Habeeb* yabi bayan ta dasauri *Jana* tace indai akaci amanata banyafe ba, juyowa yayi ya watsa mata wani irin kallon ranshi "A bace yace amanar ki din me zanci *Jana*?...tace to me zaku shiga kuyi adaki yanzu eyeee?..yace idan muka shiga daki ni dake me mukeyi?... tace shiyasa nace idan akaci amanata ban yafeba eheee! idan gaskiya ne abari har tadawo cikin gidan araba kwana mana sannan tafara shiga dakin, yace *Leemah* fa matata ce KO" nayi wani abuda ita ba haram bane kuma ni *Habeeb* bazan taba cin amanar ki ba, sannan yashige dakin yabarta nan tsaye zuciyarta kamar zata fitowa je don bakin ciki da tsabar kishi. Tsaye *Habeeb* ya'is *Deeya* zuciyar ta cike da jin haushi rike mata gyale da *Jana* tayi, musamman ma dataga har yafara _squeeze,_ hakan ne yasa take tafaman tsaki tareda kokari warwareshi, hannun ta *Habeeb* Yakama suka shiga bedroom dinsa tareda rufe kofar, bakin gado ya zauna sannan ya zaunar da'ita akan cinyar sa, cikin sanyi murya yace ya'akayi ne *Leemah* ta?.. baki ta turo cike da jin haushi had'e da yanayin tana shagwaba tace gaskiya Hmm *Habeeb* ni banason abunda "Aunty *Jana* take mun tun dazu fa nashigo na fad'a maka zantafi school shine tarike mun gyale kallifa haryayi _squeeze_ wai ita bazan shigar mata dakin mijiba, to ainima matar kace ko?...ta kareshe maganar cike da kuruciya. Murmushi yayi yana Shafa bayan ta da hannu sa daya, dayan kuma yana shafa kyakkyawa fuskarta wani irin *SONTA* yake ratsa shi, tunani yake aransa shi bai masan iya adadin yawan sonda yake mata ba, cikin cool voice dinta Ta sake cewa Hmm *Habeeb* nima ai matar kace ko?.. Cikin murmushi yace purely wife ma kuwa, tace a to amma "ita sai tayi ta cewa" ita kadai ce matarka. Yace kyaleta *Leemah* ta ke ce mace mafi soyuwa acikin zuciyata, inason ki sosai irin wanda bansan iyakarsa ba, cikin sanyin jiki tace Hmm *Habeeb* nima fa inason ka irin sosai sosai din nan fa ta kareshe fadi tareda sakin lallausan murmushi, shima murmushi yayi yace to nagode sosai *Leemah* ta yanzu me kika kawo mun?.. tace gaisuwa in kuma nuna maka kwalliya ta sannan kayi mun addu'a yau zan fara zuwa school, tafadi tana me rufe fuska cike da jin kunya, wata irin dariya yasaki me cike da zallar farin ciki tareda cewa Wowww! duk ni kadai *Leemah* ta?..tace "eh yace kai amma naji dadi na kuma gode, to yanzu mu gaisa "Ahankali tace Ina kwana?.. dasauri yace no! no!! no!!! *Leemah* ta bana son wannan gaisuwar, ido tazaro cike da dan tsoro tace saboda me?.. yace saboda irin wannan nakeso yafadi tareda tallabe fuskarta ya had'e bakin su guri daya, hakan neyasa tayi saurin rufe ido. Kusan ten minutes *Habeeb* yadauka yana kiss *Deeya* sannan yacire bakin sa daga nata, yana sauke numfashi fuskar sa daukeda an nashu wa cikin kasalalliyar murya yace _pls open u eyes kinji_ *Leemah* ta?.. _and show me u_ kwalliyar mana nagani yafadi yana dariya, itama dariyar tayi tareda bude idon ahankali cike da kunya ta sauka daga kan cinyar sa tareda yaye gyalen data yafa, ahankali yamike yanayi mata wani irin kallo me cike da so da kauna, wani irin kyau yaga tayi masa musamman kirjinta har yana fadi aran sa yanzu fa haka zataje school din nan maza suyita kallon ta ko?.. aikam take yaji wani irin azababben kishi yaturnike shi wanda yasa take annurin fuskarsa ya chanja daga fara'a zuwa bacin rai, wanda yasa gaban ta faduwa amma haka ta turo baki cike da shagwaba tace Hmm *Habeeb* banyi kyau ba ko?.. Cike da mamaki yace... *_Barka mu da Jumma'a_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 4⃣6⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Injiwa yace" haka?.. tace to aibanji kace komai ba ne, dasauri yana karasa gurinta tareda yajowo ta ya rungumeta, ajikinsa sosai har yana sauke ajiyar zuciya, Cikin wata rikitatciyar murya yace *Leemah* ta kinyi *KYAU!* kinyi *KYAU!!* kinyi *KYAU!!!* sosai irin wanda baki bazaya iya fadin a dadin sa ba, kuma dama aike din me *KYAUCE* ko bakyi kwalliya ba, kawai dai naji wani irin kishin kine ya turnikeni ganin zakije school maza suyi ta kallon ki, don haka nema na yanke shawar kawai afasa karatun nan. Dasauri tadago Kai ta kalle shi sai kuma ta kwabe fuska kamar zatayi kuka, cike da shagwaba tace "ah! Hmm *Habeeb* pls don't say that?.. kuma fa kasan _I want to be a Lawyer_, murmushi yayi tareda da shafa kyakkyawar fuskarta me cike da kwarjini da haiba yace l already know my *Leemah* kar kidamu u want to be a lawyer insha'allah kinji KO?.. *Leemah* ta. Lallausan murmushi tayi tareda cewa thank you yace yauwa saidai gaskiya banason ki kula kowa kawai kiyi abinda yakai ki kinji KO?..,tace to aiba zan kula kowa ba sai my sweet *"Feeya* KO?..yace "eh haka nake so *Leemah* ta meye acikin handbag din, yafadi yana dariya tareda kokarin bude jakar. "Abinda yagani ne yasa shi yin murmushi tareda cewa hmmm! *Leemah* ta kenan shazuma me sarkin shan zak'i yanzu duk wannan tarkace zak'in Ina zaki zuba su?...dariya tayi tareda cewa ciki na mana, yace Kai! *Leemah* ta yanzu duk zaki shanye wannan kayan zak'in?..tace "eh yace ayya *Leemah* ta basuyi yawa ba kallar sufa _chocolates, sweets, lollipop, bubble gum, and biscuits,_ Cike da shagwaba tace Hmm *Habeeb* baiyi yawa bafa, yace to shikenan amma dai ariga sha ahankali wannan five k fa waya baki?..tace "Baffa yabani had'e fuska yayi tareda cewa meyasa kika tambaye shi?..dasauri tace Lah! banfa tambaye shi ba" dakan shi yabani, yace to karki tambaye shi duk abunda kike so come and ask me zanbaki kinji *Leemah* ta?.. tace to. Gurin drawer yanufa yabude yadauko bandir din yan dubu-dubu an rubuta fifty thousand ajikin, yar takardan dake nan nad'e da kudin, jakar ta yabude zayasa gani abunda aka rubuta ajikin kudin ne yasata zaro ido cike da tsoro tace Kai! Hmm *Habeeb* me zanyi da fifty K?..murmushi yayi tareda karasa saka kudin cikin jakar, sannan yace ki kashe *Leemah* ki siya duk abunda kike son kinji?.. fuska ta kwabe tareda cewa Hmm *Habeeb* sunyi yawa fa, yace basuyi yawa ba *Leemah* ta yafadi yana me rungumeta tabaya tareda Dora kanshi akan fadarta yana shakar daddaden kamshin turare ta sannan yacigaba da cewa kinga saiki siya hand out da hand books and _ice cream_ dan ban gashi acikin jakar ba ya kareshe fadi tareda yimata kiss akumatu. Cikin shagwaba tace to amma dai sunyi yawa, irin yadda tayi maganar shima yayi dacewa basuyi yawa ba *Leemah* ta, dariya tayi tace to shikenan nagod....dasauri yaka tseta dacewa shhhhhhh! tareda dora yatsar shi akan labbenta, yace banaso Ina key motar ki koba da ita zaki school din ba?.. dasauri ta rufe ido cike da jin kunya tace Lah! Hmm *Habeeb* yi hakuri na manta naga mota nagod..., kallon dayai matane yasa tayi shuru tana dariya yace _U say it again_ KO?.. Cikin sanyi murya tace to soweey amma dai thanks, tafadi tana dariya tareda kanne masa ido daya shima dariyar yayi yace _for what?..._ tace for komai ma, dariyar yasake yi tareda sa hannu yaja hancin ta yace *Leemah* ta kenan to yanzu Ina key yake?.. tace yana hannun my sweet *"Feeya* yanzu zan kar ba, saidai muntsara bada ita zamu fita yauba data my sweet *Feeya* zamu tafi, sai gobe zamu tafi data wa, yace Ok" twice din Hajiya muje to naraka ki kar kiyi late karfe nawa ne zaku shiga lecture?..ya fadi yana kallon agogon dakin daya nuna 9:35am, suna tafiya tana cewa karfe 10:30am amma su sweet *"Feeya* sai 10:00am zasu shiga yace Ok" dai-dai lokacin dasuka isa falon. *Jana* tana ganin sun tamike zumbur tamkar wata kwancen hauka yayida take bin *Deeya* dawani irin mugun kallo jitake kamar taje ta shaketa ta mutu, ba tareda sun kalle taba suka nufi hanyar fita, da karfi *Jana* tace tunda ku kaci amanata banya feba eheee! tabe baki *Habeeb* yayi ba tareda yace komai ba suka fita abinsu. escorts dinsa suna ganin shi suka ta so suka kawo gaisu hannun yadaga masu, part dinsu *Harees* suka nufa yana cewa *Leemah* ta kodai na hadaku Da escort ne?.. ahankali tajiyo ta kalli escort din dasuke tsaye tamkar gunki suna sanye da black din suit da bakin glass, ita wani lokaci ma tsoro suke vata mutane haka ko dariya basayi baki ta tabe tareda cewa "a ah bama so yace to shikenan. Suna shiga su kuma su *Feeya* suna fitowa daga part din Hajiyar su *Harees*, da'alama sun shiga gaida su ne. Dariya *Harees* Da *Habeeb* sukayi alokaci daya ganin kayan da ke jiki *Deeya* shi ke jikin *Feeya,* cikin wasa *Harees* yace au! abun yar anko ne ah! dan'uwa tomu ma muje musa kaya iri daya, murmushi *Habeeb* yayi tareda muka mashi hannun suka gaida *Feeya* ta gaida shi, ita kuma *Deeya* ta gaida *Harees* daga nan suka nufi gurin ajiye motoci. *Harees* ne yafito da motar bayan yafito yace oya my precious Bismillah!, bayan tashiga ta zauna sai *Habeeb* yabude ma *Deeya* tashiga sannan suka rufe masu kofofin a lokaci daya, *Habeeb* yace Da *Feeya* banda tukin ganganci cikin girmama wa tace to sannan ta tayar suka fita yayinda suke daga wa juna hannu har suka fice daga harabar gidan *Harees* yako part dinsa sannan *Habeeb* shima yafito yanufi part dinsa. *_Nasan me karatu zaya ce da yaushe su Deeya suka iya mota?..to kun san su da rigima musamman Deeya don haka tuni suka ko ya agurin Hmm Hafeez._* *_A school_* ******* Misalin 12:00pm *Deeya* tafito lecture jikin wata bishiyar mangoro taje ta zauna tana jiran fito war su *Feeya,* wani book take duba wa, bata dade da zama basu *Feeya* suka fito *Deeya* tanufo kasan cewar sunyi dacewa duk wanda yariga fitowa to ga gurin da zaya iske shi Dan'uwa shi, zama *Feeya* tayi kusada ita tareda mika mata wayar ta amsa tayi sai kuma suka cema juna ya lecture?..dariya sukayi sannan kowa yace alhamdulillahi, game *Deeya* tafara bugawa awayar can kuma sai tace tashi muje mu samu abunda zamuci, don banason baby na ya wahala tafadi tana kai hannunta kan dan cikin *Feeya* da yafara fitowa kadan, murmushi tayi tace to maman baby tashi muje tace ok". har zasu tashi sai sukaji ance hi _guys_ ahankali su ga daga kai suka kalle shi, wani dan siririn saurayi ne wanda kallo daya zakai ma saka fahimci dan ganyene, *Feeya* tace mlm lafiya?.. yace "eh itane taka wani inason nayi magana da wannan baby ne yafadi yana nuna *Deeya,* dasauri *Feeya* tace to kayi hakuri matar aure Ce ita, yace good ai irin ta nakeso domin sunfi dadi Harka. Dasauri *Deeya* tace a'uzubillahi! yayinda taji wani kololon bakin ciki yatokare mata kahon zuci, aikam take hawaye suka fara ambaliya a fuskarta yace ayya baby wallah sonki nake, cikin kuka tace Allah ya'isa tsakanina dakai tunda anfada maka ni matar aure ce kace ai irina ka keso, to ban yafe ma ba mugu kawai kuma sai na fadama Hmm *"Habeeb* mijina takareshe fadi tareda kokari neman layin *Habeeb* din dake cikin wayar *Feeya*. Saurayi yace Oh! baby ki tsaya mu fahimci juna zan biya maki bukatar ki baby ko baki bani kocici ba kinji?..ko kallon shi *Deeya* batayi bata ta cigaba da kiran layin Cikin sa'a yashiga, *Habeeb* dake zaune ababban falo ya naga nawa da wasu mutane dasu kazo gaishi, sai kawai yaga kiran *Feeya* wanda saida yaji faduwar gaba yace Sofee saida yatsan ke sannan ya kira, Muryar *Deeya* yaji tana kuka hakan ne yasa shi mikewa Zumbur, tareda cewa *Leemah* ta me yafaru meyasa meki waya taba mun ke?..duk alokaci daya yajero mata wayan nan tambayoyin, cikin kuka tace Hmm *Habeeb* kaga wannan mutumin daga ganina wai shi yana sona ance masa ni matar aure ce, yace"wai ai irina yake so dakarfi yace _what?? am coming right now_ yafadi tareda kashe wayar, Nan ya sallami mutanen wanda tare suka fita escorts dinsa suna ganin shi suka tashi mota uku suka cika, cikin abinda baifi 30 minutes ba sukai sa school din. Kiranta yayi ya tambaye ta Ina suke tafada masa saiga su dasauri ta'isa gurin *Habeeb* tana nuna mashi saurayin dake tsaye sanye da wata ko daddiyar riga saida tasha guga da'alama guy din me tsafta ne, sai wani wargajejen wandon shi dayayi as level, gawata hular sa hana sallah daya mayar da gaba baya, *Habeeb* kam kallon saurayin yayi wanda bai fi ya dauke shi da hannu daya yafed'ar ba, tsaki yayi aikam take yaji wani irin tsanar shi yadarsu azuciyar shi tareda wani azababban kishi, Cikin kuka *Deeya* tace Hmm *Habeeb* shine nan, yace Ok" sannan ya kalli escorts din sa Cikin bacin rai yace... *_Kuyi hakuri da wannan wlhy waya tace ke dan bani matsala shiyasa typing din yake yin kadan._* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* ( Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 4⃣7⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ "Me kuka tsaya jira?.. cikin rashin fahimta daya daga cikin su yace _"Sir what are we going to do?.._ Cikin tsawa yace beat him, aikam tuni suka rufe shi da duka wanda yasa hankali mutane yayo kan su yayinda yafara ihun nai man taimako, saida kuma babu wanda yakawo masa dauki, *Deeya* kam tana rungume agefen kafadar sa still kukan take ahankali me cike da bacin rai abunda saurayin nan yai mata, Wanda itakan aganin ta yai mugun cutar ta sosai. Saida *Habeeb* ya tabbatar _guy_ din nan yadaku sannan yace su kyale shi, Sannan yace da mutun guda ya dauko shi aikam dasauri daya daga cikin su yadauki _guy_ din yasaba aka fada, Cikin bacin rai yace oya _follow me yace "Ok "Sir_ Cike da isa da takama yake taku Wanda hakan yasake bayyanar da kwarjinin sa da haibar sa, hannun *Deeya* na cikin nashi *Feeya* kuma tana biye da shi yayinda su kuma escorts din suke biye dasu. Basu tsaya ko'ina ba sai office din shugaban makarantar, tunda babu inda *Habeeb* bai sani ba acikin school din ba, Cikin sa'a kuwa suka iske shi zaune yana rubuce-rubuce, yana ganin *Habeeb* ya mike zumbur Cike da girmama wa, duk dacewa mutumin ya girmi *Habeeb* din amma hakan bai hana shi bashi girma a matsayin shi na senetor ba, Cikin girmama wa yace ah! yallabai ne?.. sannu da zuwa yafadi yana nuna masa kujera, Bismillah! yallabai zauna mana ga kujere nan, fuska murtuk *Habeeb* zauna tareda dora *Deeya* akan cinyar sa. *_Nikam danake gefe ina dauko maku rahoto, ido nazaro cike da mamaki Habeeb tofa su BB kenan wato dai ita Leemah nan ba'a hadata dakowa ba lol._* *Deeya* kam sarkin sanjiki kwantar da kanta tayi akan faffaden kirjinsa tana sauke ajiyar zuciyan kukan datayi, bayan shugaban makaran ta yakoma ya zauna sai yamika wa *Habeeb* hannu fuska murtuk ya mika masa nasa hannun suka gaisa, cikin girmamawa mutumin yace yallabai meke tafe dakai?... Cikin bacin rai *Habeeb* yace wannan matata ce sannan yanuna *Feeya* dake tsaye yace wannan kuma kanwata Ce matar "dan'uwana ce, yau suka Fara zuwa school din nan shine wani _stupid guy_ yace" wai yanason matata kuma anfada masa matar aure Ce, shine yace wai ai irin ta yakeso Kai kaji fa?..dasauri yace subhalallahi! wanene shi?.. kallon escort din dasuka shi office din shiyayi, yace yaje yakira su, Ai kam Dasauri escort din yafita zuwa kiran su kasan cewar dazasu shiga sai *Habeeb* yace su tsaya awajen office din. Can sai gasu sun shigo dasauri *Habeeb* yace gashi nan don haka inason ajamasa kunne hawainiyar sa takiyayi ramata, KO" kallon matata yasakeyi zaya fuskaci mummunan hukunci daga kareni eheee. Shikam shugaban makarantar sai Kallon _guy_ din yake wanda yaci duka sai numfashi yake fitarwa Da kyar, cikin harshen turanci yace da _guy_ din wani department yake?.. shuru bai amsa ba sai nishin wahala yake, Cikin tsawa yace badakai nake magana ba?.. cikin tsananin galabaita yace yallabai niban san abinda kake nufiba, Cike da mamaki yake kallon shi cikin hausa yace bakajin turanci ne?..Kai _guy_ din yadaga, alamar "eh bai iya ba mamaki ne yasake kamashi don haka sai yace nace ne awani shahi kake karatu?.. yace yallabai niba dan makaranta bane, Dasauri yace _what_?.. cikin mamaki *Habeeb* yadoka masa tsawa tareda cewa to uban me kazoyi ciki makarantar?.. yace yallabai akwai samarin dasuke shigowa saboda wasu mata auren dasuke daukar su haya don subiya masu bukatar "su tahanyar kwanciya da su, sai subashi kudi to nima Ina daya daga cikin samarin. Dasauri *Habeeb* da shugaban makarantar sukace a'uzubillahi!. *_Wa'eyazubillahi! wannan wace irin masiface" ZINA da AURE ya elahi, wai meke damun wasu mata auren ne?...haba YAR'UWA duk bukatar ki da mijinki yake biya maki bai isheki ba?..har saikin sake BIYAN KUDIN KI don abiya maki wata bukatar, wacce take tattareda MASIFA da BALA'I, ya Allah kai mana tsari da aikata ZINA musamman ma da aure, wayan da kuma sukeyi Allah kashiryasu Ameen_*. Cikin bacin rai *Habeeb* yace ya ilahee matar aure da ZINA?... _shame,_ shugaban school din yace kadai bari yallabai babban abin kunya ma kuwa, *Habeeb* yace yakamata ku dauki tsatsauran mataki akan irin wayan mutanan, yace kwarai kuwa kuma yau din nan zamu fara dauka *Habeeb* yace lallaikam, yace don haka kayi hakuri kuma Insha'allah hakan bazaya sake faduwa ba, domin zamu dauki mataki akan su sosai kiyi hakuri kinji madan yafadi yana kallon *Deeya* dai-dai lokacin da *Habeeb* yatashi yana me rungume ta aka fadarsa, ahankali tace bakomai sannan sukai mai sallama suka fita. Suna tafiya *Habeeb* ya nafada dacewa ai saida nace nahada kuda escort kikace "a ah saboda bakinjin magana ta ko?..to aiga irin tanan, cikin sanyi murya tace to kayi hakuri fuska had'e yace bazan yi ba, tace pls yace nakiya dai-dai lokacin da suka karasa gurin motocin su, tace pls now yace no cike da shagwaba tafara bubbuga kafa tana fadin nisai kayi hakuri, shi dariya mata bashi yayinda yake jin *SONTA* yana fisgar shi jawota yayi ya rungume ba tareda shakkar komai ba, yace kai *Leemah* ta idan kina irin wannan abin zakisa na rigayin _hug_ dinki a gaban kowa fa, tace to bakai bane nace kayi hakuri kace ba zakayi ba, yace to zanyi amma da sharadin zan bar maku escort hudu tukun, Dasauri tace kai Hmm *Habeeb* har hudu?..yace "eh idan kuma baki yadda ba to bazan hakura ba, baki ta tabe tareda kallon manya-manya escort din dake can gefe tsaye fuska murtuk, tace to na yadda amma dai ba motar mu zasu shiga bako?.. yace "aah waccan zasu shiga tace to shikenan yace yauwa *Leema* ta yafadi tareda yimata kiss agoshi, sannan yakira mutun hudu yace su kula dasu *Deeya* sannan ya sallame su yatafi. ***** Saida karfe 4:30pm sannan su *Deeya* suka dawo gida har zata shiga part dinsu, sai Baffa yace mata ai lnna bata nan taje gidan goggon ta Lanti don haka sai tanufi part din Hajiya, wanka tashiga. Tana fitowa gada toilet shikuma *Habeeb* yana shiga dakin, lallausan murmushi suka sakar ma juna yace student kun dawo?. tace "eh yace to ya studies din?..tace alhamdulillahi yace to masha'allah sai amaida hankali sannan duk wanda ku kaga zayai maku iskanci kuhada shida escort din nan suci ubansa ni nace, Cike da farin ciki tace to Hmm *Habeeb* Allah na tsani irin mutanan nan, yace konima wlhy ai wawaye ne kazamai kawai, inban da kazanta meke cikin zina?.. ke! *Leemah* ta _we close this stupid chapter_ kinji?..tace gaskiya kam babu ko dadi firar, yace inafa. Yauwa *Leemah* ta ina tason na tambaye ki amma dazaran mun hadu sai shaukin *SONKI* yasa na manta, yakara she fadi tareda kashi mata ido daya dariya tayi tareda cewa me zaka tambaye ni?..yace wayar ki fa?.. bakita turo tace tun yaushe ta bace a, abuja yace Oh! *Leemah* ta shine baki fadamun ba?..rai adan bace tace to aiba ka bani damar hakan ba, tafadi tana kokarin isa gurin dressing mirror. Hannun ta yariko ahankali ta juyo suka hada ido wani irin kallo yake mata me cike da tsantsar *SONTA* DA sha'awarta, cikin sanyi murya yace sorry *Leemah* ta shirya muje na siya maki wata ke! ko guda nawa kike so zan siya maki kinji?.. dasauri tace really?.. yace yeap my *Leemah,* wani irin tsallan murna tayi tareda rungume shi aikam tuni yaimata masauki afaffadan kirjinshi suna dariya sai kuma yafara yimata chakulkuli, hakan yasa dariyar ta yakaru tana ta zillewa shikuma yana cigaba dayi mata chakulkulin, sunata dariya har suka fada kan bed sai kuma yafara sumbatar ta tako'ina cikin shaukin sonta, ahankali wasan ya chanja salo cikin wani irin yanayi yake aika mata da zafafan sakonni, Wanda yasa gaba daya kwakwalwar ta takasa dauka hakan ne yasa jikinsu yadauki rawa _especially_ ma ita aikam tuni tasaki kuka me cikeda tsoro da kuma rashin sabo, ahankali yabar abunda yakeyi tareda da gokai cikin wata rikitacciyar murya yace menene *Leemah* ta?..murya tana rawa tace ni banason wannan abunda kakeyi mun, murmushi yayi yace to nabari kiyi shuru kibar kukan yafadi tareda koma wa gefe yana sauke numfashi, Dasauri taja bedsheet ta rufe jikinta kasan cewar tuni yara batada towel din jikinta, cikin mutuwar jiki yamike yace ki shirya nima zan jena shirya kinji?... kaita gyada sannan yafita baki ta turo tareda jawo towel ta daura sannan tashi tafara shiryawa. **** Wani hadadden shop complex sukaje aikam suna shiga kallo ya koma kan su kasan cewar sunyi shiri kusan iri daya, *Deeya* tana sanye da wata roba gown blue ta dan Kama jikinta kadan sai tayi rolling Da bakin gyale tasa bakin glass tayi kyau sosai, shikuma *Habeeb* yana sanye da bakin wando da blue T-shirt sai yasa bakin glass, shima yayi kyau sosai, wata hadaddiya kuma tsadaddiyar waya ya siya mata saikuma ya siya masu laptops itada *Feeya* tareda wasu siyayya sannan suka dawo gida. *_Bayan sati biyu_* ******* Tuni *Habeeb* yakoma gurin aikin sa ya cigaba da gudanar da aikinsa, yayinda su *Deeya* ma suka cigaba dazuwa school din su cikin kwanciyar hankali Da escorts dinsu, agefe daya kuma Adda Mamu da Adda Rahma suna ta gyara ta harda Hajiya ma ba'a bar ta abaya ba gurin gyara hali dubun ta, shiwa waya kusan kullun sunayi itada *Habeeb* sosai suke soyawa ta waya especially ta video call Wanda tana gama kwalliya saita nuna masa sannan ta tafi school. "Abangaren *Jana* kam tana ta holewar tada Ado yanzu ta dai zuwa gurinsa, saidai shine yake zuwa gurinta da irin shigar da yake ta bakaken kaya. "Ayau Jumma'a kuma yaune akesa ran zuwan *Habeeb* kasan cewar bai samu zuwa satin da yawuce ba saboda ayyuka da sukai masa waya, kuma yau ne *Deeya* zata koma dakinta anyi mata gyara sosai tayi kyau har tagaji. Misalin karfe 2:30pm *Habeeb* ya'iso Bauchi yaso yafara shiga part din Hajiya, to amma hakan bai samu ba saboda mutane da ya'iske suna jiranshi, don haka sai daya sallama su tukun sannan yashiga suka gaisa da Hajiya sannan yake tambayar ta *Deeya* tace ta part dinsu,tashi yayi yafita kamar zaya shiga part dinsu *Deeyar* sai kuma yafasa saka makon wani irin nauyin su Baffan dayaji yakama sa murmushi yayi tareda nufar part dinsa. Yana shiga falon yaji wani irin faduwar gaba, ahankali yake takawa zuwa sama direct dakin *Jana* yanufa da ya hango sa abude, tun kafin yakara sa yafara jiyo wani irin sautin nishi me dauke da wasu surutai, ahankali yakara sa bakin kofar abinda idonsa yaganar masa ne yasashi juyawa dasauri, cikin wani irin azababben tsoro me dauke da tsanani tashin hankali yace... *_Yeeeee💃🏻 readers anzo gurin fa so ku bani buhuhunan comments, idan ba haka ba kuma nafasa eheeeee😉._* *_Barkanmu da Jumma'a_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 4⃣8⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ "A'uzubillahi! yah ilahee yau me zan gani agida na haka ni *Habeebullahi?..* wani irin rawa jikinsa yake har wayar dake hannushi takusa faduwa saboda tsantsan tashin hankali saka makon abinda idon sa ya gani, wato *Jana* da Ado tsirara akan gado suna aikana fasikancin su tsabar shakin masifa yasa sun manta basu rufe kofa ba, Dagani ma sun da deyin nisa dabarin duniyar mutane suntafi duniyar kazamai marasa tsoron Allah sai nishi suke, tareda surutan banza wanda kanaji zaka fahimci basa cikin hayyacin su saboda tsabar masifa da bala'i dasuka sa kansu ciki. *_Wa'eyazubillahiayya matan auren da kuke aikata ZINA da aure kunyi makan Ku adalci tareda mazajan Ku kuwa???..., nasan tabbas idan har ba'asa SON ZUCIYA ba to amsar itace A A lallai yar'uwa bakiyi makanki adalci ba,sanna bakiywa MIJIN Kl adalci ba, sannan kisani kece maciya AMANA ta farko A DUNIYA, domin cin Amana DA YAWA kinga yar'uwa da farko kinci AMANAR ALLAH mahaliccin ki, kinci Amanar AURE sunnar Annabi (S W A), kinci Amanar MUSULUNCI kinci Amanar IYAYANKI domin ba'irin TARBIYAR dasu baki bake nan and than kinci Amanar MIJIN KI Uban yayanki, kin gurb'ata masa zuri'a kin hada mas tsaftatattu da kazantattu, sannan suma yayanki kinci Amanar su domin kinbar masu abun fade da gori ga al'umma, kuma kisani duk dakin kasance UWA agaresu daga ranan dasuka san ke "mazinaciyace tofa daga ranan zasu" tsaneki har masuji dama bakeki ka HAIFE suba, don haka yake yar'uwa Ina me baki shawara dakiyi gaggawar daina ZINA domin itadin MASIFA CE BALA'I CE_* *_Hmm yar'uwa ZINA babbar BALA'I Ce wacce take TARWATSA Al'umma wlhy yar'uwa inda kinsan BALA'IN DA ZINA take dauke dashi na rantse da SARKIN daya busamun NUMFASHI dabaki aikata ZINA ba Allah ka tsaremu daga aikata ZINA masu aikata wa kuma ka shirya su ALFARMAN BIJAHI SAYYADIL WARA ameen._* Ido yarintse cikin wata irin rikitacciyar murya yafurta yah ilahee kasa mafarki nake yi, Ina kuma rokon ka dakata Dani daga wannan mummunan mafarki, sai kuma yayi shuru nadan wani lokacin da'alama yanajiran ubangiji yafarkar dashi daga _bad dream_ din ne, saidai kuma me?.. sound din dayaji yana cigaba da moving shine ya tabbatar masa bafa mafarki yake ba is really, don haka ne yasake rintse idon shi domin baya fatan yasake ganin wannan mummunan kazanta, ahankali yafara tafiya zaya sauko. Murya Lili mama Ce tadoki dodon kunnan shi hakan ne yasashi saurin bude idon shi dasuka rikid'e suka koma jajir tsabar tashin hankali daya shiga, hangota yayi sanye da riga ja me hannun shimi tanada hoton Tom and Jerry da wando baki iya kwauri kanta sanye da hula baka irin me tuntu taga ba tayi kyau sosai kamar furen fulawa, Cike da farin ciki take tako upstairs din tareda fadin Dady oyoyo bayan ta kuma Junior ne biye da ita, gaban shine yafadi gani cewa zasu haune kuma idan har suka hauwo to tabbas zasuga abinda yagani, Wanda shi kuma baya fatan suga wannan kazantar musamman ma Lili data kacen me dan karan wayo da surutu, don haka da sauri yai wani irin mahaukacin juyawa idon shi rufe yakai hannu yajawo kofar ya rufe dai-dai lokacin da suka karasa hawowa. Dasauri ta rungume shi cike da farin ciki tace Dady kadawo?..cikin wani irin murya yace nadawo Lilin Dady yafadi tareda shafa kanta Junior yace Dady sannu da dawowa, shima kan shiya shafa tareda daga mai kai alamar "eh Lili tace Dady Ina Aunty *"Jana* tafadi tana kokarin isa bakin kofa, Dasauri *Habeeb* yariketa tareda cewa ayya Aunty *"Jana* kanta yana ciwo ta sha magani ta kwanta, fuska tabata alamar tausayawa ga maman ta ahankali tace Dady anyi mata alluna ne?..yace "eh mujen ku falon kasa Mu zauna KO?..suka ce "eh dom haka yasaka su gaba suka sauka kasa. Suna zama lili tahaye kan cinyar sa tana wasa tareda daba shi labarin abinda Aunty *"Deeya* tayi mata, wai ita Ce takira meyin lalle fulawa tayi mata a hannu da kafa sannan ku tayi mata kicho kalli Dady tacire hulan aikam saiga yan kanana kitso masu kyau sun sha kalolin beat, mikewa yayi zumbur tareda zaunar da Lilin kan kushi sannan yashafa kan nata ba tareda ya kalla ba kamar yadda ta bukata saidai yace nice, domin gaba daya hankalin sa yana sama, aran shi kuma addu'a yake Allah yasa karsu fito su Lili sugan su, can sai tace Dady me kacuyo mana kacuyo mana ice cream da sweet da chocolate? shuru bai amsa ba sai safa da marwa yake yana kallon saman benen, yayinda kallo daya Zakai masa ka fahimci yana cikin matsanancin tashin hankali duk sanyi ac falon hakan bai hana matsanacin gumi tsatsufo masa ta ko'ina ajikin saba, musamman ta wuyan rigan shaddar dayasa sky blue duk tajike da gumi yayinda yaketa share na goshin sa da hand kerchief, sai magana suke amma bayajin su da'alama yana tunanin yadda zaiyi ne kar su Lili suga su *Jana* da kuma irin hukunci daza yayima *Janar* da kwarton tane. "Junior ne yai magana da dan karfi yace Dady kasiyo mana sweet?..Dasauri yace "eyeee Junior meka ce?..yace Dady kasiyo mana sweet ne?..yace Oh! Sorry Junior na manta amma ga kudi kuje uncle *"Hafeez* ya siyo maku yafadi tareda sa hannu aljihun rigarsa yaciro kudin da baisan ko nawa bane ya mika masu, ganin yawan kudin ne yasa Lili zaro ido tareda bude baki Cike da tsoro tace ah! Dady juka wannan kuchin dayawa fa, Dasauri ya kalla tareda cewa Oh! Sorry Lili ban gani bane hannun shi yana rawa yakirga dubu biyar yabasu, yace to gashi kuje ya siya maku kunji?.. sukace to tareda karba sannan suka fita da gudu suna murna, Ajiyar zuciya yayi tareda cewa thank God than yah ilahee kanuna mun yadda zanyi da wayan nan bayi naka dasuka zalunce ni, wayar sa ya daga yakira wani layin jinayi yace saminu inason kasa mo mun igiya me kauri sosai, sai kuma yayi shuru can sai yace "eh zamu fita to shikenan sannan ya kashe wayar. Zama yayi tareda tura hannu wan shi duka biyu acikin lallausan suman kamshi yana ya mutsawa, yayinda yakejin wani irin bakin cikin aran shi me tsanani dago kai yayi tareda furzar da iska taba kin shi, sannan yajin gina bayan shida kushin tareda dora kafarsa daya kan daya yana girgiza wa. tsawon wani lokaci yana zaune ahankali ya kalli agigon dake daure a hannun shi karfe 3:30pm yanuna masa, dai-dai lokacin da yajiyo dariya tareda taku alamar za'a sauko kasa hakan ne yasa ya tsurama benen ido, mamaki ne ya kamashi ganin *Jana* sanye dawata rigar bacci iya kwauri, shikuma kwarton nata sanye da bakaken kaya tunda ga sama har kasa harda nikaf, idan kaganshi sai karantse da Allah mace ce ahankali yafurta no wonder hakan yayi kyau l like u style, firasu ke suna dariya amma ganin *Habeeb* yasa sunyi shuru yayinda suka sha jinin jikinsu, musamman ma *Jana* domin gabanta yafadi dagani shi saidai da yake ita din yar duniya Ce saita basar gudun karya ganota, _nikam nace aikin makaro_ . fuska dauke da fara'a ta karasa gurin shi tareda cewa lah! *BB* na ashe kadawo ban saniba?.. wani irin kallo yake mata Me cike da tsantsar tsanar ta da kyama aran shi yace taya za'ayi kisan nadawo tunda kina can kinyi nisa agurin aikata cin amana, azzaluma macuciya fasika nibankin ciki na ma bansan tsawon lokacin daku ka dauka kuna cin amana ta ba, Kai! yah ilahee kasa batasa mun cuta ba Allah ya'isa *Jana* tsakani na dake. Ganin irin kallon daya kema tane yasata saurin cewa sannu da dawowa yace uhum! tareda kallon Ado, tace wannan kawatace sunanta malama zabba'u yace Oh! sannun fa mlm zabba'u yakike?..shuru ba amsa sai yace "ah! kurma ce mlm zabba'un?.. dasauri tace "a ah bata dai magana da mazane yace Oh! Allah sarki aikota kyauta makanta, yafadi yana tashi yace nizafita idan badamuwa tazo mu rage mata hanya wace unguwa take??, Dasauri tace Lah! ba damuwa akobi take, yace OK" tazo muje tanan zamubi dama sannan yanufi hanyar fita, Dasauri *Jana* ta isa gurin ado tana cewa to mlm zabba'u kuje sai a sauke ki sai anjima nagode tana fadi tareda leken *Habeeb,* wanda tuni yafita aran shi yana fadin zakuci uban ku dagake har kwarton naki, tace kai dakaga kunyi tafita kadan sai kayi muryar mata kace su sauke ka zaka karasa, yace to amma kuma gaban shi yana faduwa sannan yafita. *Habeeb* yana fita escorts din shi suka tasoda sauri sai kuma suka tsaya cak, sai Saminu ne ya'isa gurin shi kasan cewar duk cikin escorts din shine babba, kuma *Habeeb* ya yadda dashi don haka a duk lokacin daya sukaga *Habeeb* yafito shine kefara isagare shi tukun sannan suma su iso ko yanzu shine yafara isa sanna su, Cikin girmama Saminun yace Sir za'afita din kenan?.. dasauri yace "eh, sai yabude masa bayan motar yashiga ya zauna dama tuni direba yashiga ya zauna, sai *Habeeb* yace Saminu" acikin wacce mota akasa igiyar?..yace Sir cikin hillos din can yace OK" to inason "wancan mutun yashiga ciki, "Joy da "Samuel su shiga su sa shi tsakiya karsu bari yayi ko da kwakkwaran motsi, Cikin mamaki saminu yace Sir macece aiba namiji ba, wani irin murmushin takaici *Habeeb* yayi tareda cewa Saminu ba mace bace "namiji ne, cike da tsoro yace _what "him dressing like a woman_ amma dai bashi da hankali ko?.. yace "eh shiya sa zanko ya masa hankali so ku kaima shi _fadaman mada farm house,_ kusaya tube kubarshi daga shi sai boxes idan yanada shi idan kuma baya dashi to sai ku bar shi da dogon wandon sa, sannan ku daure mun shi sosai ta yadda ko motsi bazai iyaba, akwai inda zani yanzu so idan nagama abunda naje yi zan iske ku kaji ko?.. yace ok Sir angama. Dasauri ya'isa gurin ado dake tsaye kasan cewar da yafito yaga suna magana sai yakoma gefe ya tsaya cike da zullumin, Saminu yace madam shiga mota ba mutsu ado yashiga saida kuma gaban shi nata faduwa, sannan Joy da Samuel suka shiga sukayi kamar yadda *Habeeb* yace", Sai Saminu yashiga yaja suka fita motar *Habeeb* tana gaba ta escorts dinsa nabiye sai tasu Saminu, suna fita motar su Saminu tanufi unguwar fadaman mada su kuma su *Habeeb* suka mike, basu tsaya ko'ina ba sai asibiti direct office din *Harees* yashiga. Zaune ya'iske shi yana aiki akan computer, ahankali yadago kai ya kalli *Habeeb* yasa kar masa murmushi tareda cewa mutanan abj kenan saukar yaushe?. ba tareda yace komai baya zauna, sannan ya tsurama *Harees* ido cikin wata iri murya yace nazone kaimun gwajin *HIV* zumbur *Harees* yamike tareda cewa _what?._ *HIV* fa kace Dan'uwa meye hadin kada *HIV* kodai kafara neman matane acan abujan?.. Zumbur *Habeeb* yamike rai bace yace zakai mun gwajin ko bazakai ba naje wani asibitin?.. cikin sanyi muryar yace zanyi, yace OK" fara yace to zauna mana. Cikin kankani lokaci yad'ibi jinin sa yafara gwada wa, kasan cewar yanada komai na aikin acikin office, don haka ba tareda bata lokaci ba yagama komai yafitar da result duk *Habeeb* yana zaune yana kallon shi, zama yayi jiki ba kwari tareda tsurama *Habeeb* din ido, shidin ma kallon *Harees* din yake saidai kuma zuciya sa tana wani irin matsanancin bugawa, cikin sanyi muryar *Harees* yace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 4⃣9⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ _"Result_ yanuna baka dauke da *HIV* wani irin mahaukacin ajiyar zuciya *Habeeb* yayi, *Harees* yace Dan'uwa akwai yar matsala fa cikin wata irin rikitacciyar muryar yace mene ne matsalar?.., yace idan ba damuwa zanyi maka wasu yan tambayoyi?..cikin tsinkewar zuciya yace go ahead... yace Ok" kanajin mararka tanayin ciwo?.. yace "eh kwanan nan nafara jin haka sannan idan zanyi fitsari sai naga wani farin abu kadan yana fitowa wani lokacin ma ko ba zanyi fitsari ba idan na tsugun na sai naga yafito, sannan inajin kaikayi, yace zayakai kamar tsawon wani lokacin da kafara jin haka?.. yace week din Dana koma ne, danaso nakiraka awaya nai maka bayayi sai kuma nafasa nace bari idan nazo sai nayi maka magana. sauke ajiyar zuciya *Harees* yayi tareda cewa maganar gaskiya ciwon sanyi ne, yafara kama ka saidai baiyi nisa sosai ba dazaran kasha maganin zaka rabuda shi, saidai kuma maganar gaskiya Dan'uwa kabani mamaki kwarai kuwa banyi zaton haka daga gareka ba wlhy, haba dan Allah kaida keda mata har biyu meye nazuwa neman mata umh?.. cikin bacin rai *Habeeb* yace aka fada maka Neman mata nake?.. yace aibasai anfada mun ba ga abunan nagani, kuma neman matan ma irin wanda bayada tsari ka keyi wato kanemi wannan kane wacce ko?..to bari kaji infada maka _Sex anyhow_ shike kawo cututtuka iri-irin don haka gara kayi gaggawar bari haba Dan'uwa *ZIN...* Wani mahaukacin tsawa *Habeeb* yadoka tareda mikewa zumbur, yacakumi kwalar rigar *Harees* ya daga shi tareda girgiza shi cikin tsananin bacin rai yace *Harees* nikake alakan tawa da wannan kazantar?..., NI *Habeeb* kake tunanin Ina aikata *ZINA?..* azatona kowani kaji yace Ina aikata *ZINA* zakayi musu domin kasan kowane *Habeeb* kasan abun da Zan iya aikata wa kuma kasan abunda bazan iya aikata waba, amma yau dabakin ka kake cewa ni *Habeeb* Ina aikata *ZINA* why! why!! why!! Dan'uwa ya kareshe fadi tareda girgiza shi dakarfi sai kuma yatura shi yafada kan kujeran sannan yafita daga office din ranshi amatukar bace. Kai *Harees* yadafe jiyayi ranshi badadi ahankali yace _am so sorry_ "Dan'uwa tabbas kamar yadda kace" haka ne, ni nasan kokai wane kuma zan iya bada shedarka ada saidai kuma banda yanzu, domin ban sani ba KO" ka canja hali ta yadda bazan iya shedar ka ayanzu ba, mummunan dana ganka da wannan ciwo Wanda akasarin masu shi *MAZINA TANA NE* kedashi shiyasa nayi mamaki, ya'akai kasa meshi domin nasan kaidai ba mazinaci bane asalima ZINA ita Ce abunda kafin tsana arayuwar ka to amma ya'akai kahadu da wannan ciwon????..ajiyar zuciya yayi tareda cigaba da'aikin shi. ******** *Habeeb* kam koda suka fita daga asibitin direct unguwar fadaman mada farm suka nufa, wani katafaren gidan gona ne yake dashi acan anayi masa noma tareda kiwon dabbobi musamman ma dawakai irin na polo din nan, kasan cewar yana kiwon su sosai masu polo suna siya agurin shi. Kamar yadda *Habeeb* yace" haka su Saminu sukai, yadauri kyai sukai ma ado irin daurin huhun goron din na sai rokon suyake sukyaleshi amma ko kallo bai ishe suba, hakan ne yasa yayi yinkuri guduwa amma Ina ba gurin bayan sin daure shi sai suka jefashi wani doki da aka zagaye shida katako saidai badoki aciki. Motar *Habeeb* tana tsaya wa Saminu yajeda sauri yabude masa kofa, Cikin girmama yace barka da isowa Sir anyi yadda kace gashi can adakin can yace OK" good nan da nan ma'aikan gurin suka fara kawo gaisuwa gurin *Habeeb,* bayan yagama amsa gaisuwar sannan yanufi dakin da Ado yake adaure, Dasauri Saminu yadauko irin kujeran roba nan ya kaima *Habeeb* ya, zauna tareda dora kafa daya kan daya saminu kam Dasauri yafita dak. Yayinda *Habeeb* yazuba ma ado kyawawan tsuman mun idanun shi masu matukar kwarji wayan da cikin lokaci kankani suka kad'a sukayi jajir, tsabar bacin rai wani irin kallo yake ma adon me cike da tsantsar tsana da kyama, aikam take tsoro yasake kama ado domin yaukam yasan sai buzun shi, kallon *Habeeb* din yake cike da wani irin danasani abunda yayi gawani irin mugun kwarjini da yai masa, Cikin had'e fuska *Habeeb* yace yadai?..KO" asance kane muyi dambe domin naga kanayi mun wani irin kallo ne kamar kana iya dambe daniko?.. Cikin wahalalliyar murya ado yace "a ah yallabai bazan iyaba, yace ah! zaka iya. Saminu zoka sance shi muyi dambe yafadi yana tattare hannun rigar shi, cikin tsanani wahala yace yallabai wlhy bazan iya dambe da kai ba don Allah kayi hakuri, tsaki mtww! *Habeeb* yayi tareda cewa banza stupid kai dakiki ne jahili kawai anfada maka nizan iya dambe dakai ne?..tirrrrrr Allah yakiyaye ni *Habeebullahi* na hada jiki dakai ne dasu nan dambe kana kazami mazinaci faciki kawai, Saminu bani bulala ta dawakai yau zan koya maka hankali akan abunda ku aikata mun, wanda KO" gobe wani yace kashiga har cikin gidan mutun kai *ZINA* da matar shi bazakai ba, koda yake baka da laifi, "itada ta gayyace ka har cikin gidana kuka aikata *ZINA* tafi ka laifi don haka yau zakaga ne kuren ka, Saminu wai Ina bulala. Dasauri Saminu yakawo masa wata katuwar murtukekiyar bulalar da saida naji tsoro da nagan ta, batareda bata lokaci ba *Habeeb* yashiga zabgama ado bulala aikam tuni yashiga zunduma ihu yana neman me ceton shi, saidai kuma ina babu wanda yakawo masa dauki, Sosai *Habeeb* yake jibgar ado idan yaga alamar ya suma sai ya watsa masa wani kazantatcen ruwan doki, sai yafarfado duk yafarfasa masa jiki gaba daya kamannin adosun sauya. Saminu kam gaba daya ya tsorata daganin yanayin ubangidan sa, musamman dayaga yana shirin kisan kai don haka dasauri yadaga waya yakira layin *Harees* yafada masa abunda kefa ruwa, Dasauri *Harees* yace ok ga yana zuwa, sannan yakara *Hafeez* yafada masa shima yace gashi nan zuwa. Cikin lokaci kankani sai gasu sun iso kusan atare suka fito mota dai-dai lokacin da *Habeeb* yafito daga dakin, yanufi wani hadadden apartment dake nan cikin gidan gonar, sai da yagaji don kanshi da jibgar adon yafar shi, wani kyakkyawa falo yashiga tareda fadawa kan wata lallausan kushin. Dunkulewa yayi tareda Kama kanshi domin wani irin sa rawa yakemai tamkar zaya tarwatse, gawani irin bakin ciki da yakeji wanda tunda yake baitaba jin irin sa arayuwar shiba, ahankali yake dukan kirjinsa da hannun shi daya dayan kuma yana murza wuyan shi domin wani irin Abuda yaji yana taso mashi daga kirjin sa yazo kahon zuciyar shi ya tsaya shi bai fito bashi kuma bai koma ba, dakyar ya'iya furta yah ilahee!. Sai kuma yafashe da wani irin kuka me cike da tsananin bakin ciki da bacin wanda kanajin shi kuma zaka fahimci, meyin shi yadade baiyi kuka arayuwar shi ba sosai *Habeeb* yake kuka tamkar karamin yaro. Dasauri su *Harees* suka shiga falo ido suka zaro cike da mamaki ganin yadda *Habeeb* yake kuka, *Hafeez* kam saida yakusa faduwa saboda tsabar tsoro don haka dasauri yarike labule domin tunda yake baitava ganin Hmm dinsu yana kuka ba, *Harees* kam dasuri ya'isa gurin *Habeeb* hannun shi yarike tareda fadin shin Dan'uwa wai me yafaru ne, wanene wanca "guy din me kuma yaimaka dakai ma irin wannan dukan haka eyeee?.. Cikin tsananin kuka *Habeeb* yadamke hannun shi cikin na *Harees* sannan yace Dan'uwa dazu ka fahimceni ta baibai, har kana zaton ciwon da kaganni dashi Neman mata nake ko?..cikin sanyi murya *Harees* yace kayi hakuri, yace nayi saidai kasani samun ciwon akai domin ban taba Neman matan banza ba balle nasa meshi, asalima aikasan abunda na tsana arayuwata ko?.. yace nasani ka tsanini *ZINI* sosai, yace to wannan "guy din mazinaci ne Kama shi nayi yana aikata *ZINA* kasan ai'na?..kai *Harees* ya girgiza alamar "a ah wani guntun murmushi *Habeeb* yayi tareda share hawaye sannan yace agida na adaki na tareda matata *Jana,* dakarfi *Harees* yace _What_?.. yace "eh shiyasa nai "masa wannan hukunci wanda tare yaka mata nai masu da *Jana* ammasaobanyihakanba kasan dalili?yacea ah,yace saboda idan nayi mata irin humunci da nayi mashi mutu wa zatayi, nikuma banason ta mutu ba kasan dalili?..cikin wani irin yanayi *Harees* yace a ah, yace saboda Abu biyu na farko saboda ya'yanta wanda nasan komin daran dadewa za'afada masu ni nakashe mahaifiyar su, bazasu ji dadi ba nikuma bazanso haka ba dik dacewa kona kasheta ba'a komai tunda dama'ai hukunci wacce tayi *ZINA* da aure shine kisa KO?.., yace "eh yace to bazan kashe taba saidai kuma daga yau babu sauran aure tsakanin mu, na saketa amma bazan bata takarda yanzu ba har sai tayi idda kamar yadda addini yace, kafin wannan lokacin kuma na tabbatar itama d'and'ani irin bakin Cikin data kun samun don haka , wannan shine hukuncin ta" agare ni saidai kuma banason kowa yasa wannan maganar ya kareshe fadi tareda tashi zaya nufi daki. Sannan yajuyo yace Dan'uwa pls l want to see my *"Leemah* now kaji?.. kai ya gyada masa, sannan yanufi dakin, yana hada hanya yayinda *Harees* din yabishi da kallo har yashi yashige dakin zuciyar sa cike da tausayi shi na irin cin amanar da *"Jana* tayi masa, ajiyar zuciya yayi tareda maida kallon shi ga *Hafeez* dake tsaye rakube cikin sanyi muryar yace... *_Barka mu da Jumma'a_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 5⃣0⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ "Young brotherrrrr! kaji mummunan aikin da *Jana* ta aikata KO?... Kai! *ZINA* fa abunda Dan'uwa yatsana arayuwar shi shine yau matarsa ta aika acikin gidan sa, cikin wata, rikitacciyar murya *Hafeez* yace Naji Hmm *Harees,* ni abun ma tsoro yabani ace kina "matar aure amma kikawo wani namiji cikin gidan mijinki har Ku aikata *ZINA* kai! amma dai "Aunty *Jana* takai babbar maciyiya amana, *Harees* yace hmm Kai! dai bari lamba one makuwa acikin masucin amana abu kamar acikin film, *Hafeez* yace hmm Hmm ai iren iren abubuwan dake faruwa kenan aduniya shine yau yafaru agidan Mu" yace haka nefa Kai! Allah yai mana maganin masifa da bala'i, yace ameen yakuma yimana tsari da *ZINA* da kuma masu aikata ta, yace ameen ya Allah, gaskiya banyi zaton haka daga *"Jana* ba, lallai tacika babbar maciya amana tunda har ta iya aikata *ZINA* da aure akan ta?..,gaskiya ta zalinci mijinta sosai domin yauna naga bacin ran daban taba gani a fice din shiba tunda nake, gaskiya sai Allah ya'isar "masa don haka bashi ta zalinta ba, kanta ta" zalinta wawuya kawai, zakuma taga saka makon abinda ta aikata insha'allahu, kuma hukuncin daya yanke akanta shine dai-dai, don haka Kaje ka dauko masa "Queen of beauty yana bukatar ta akusa dashi, domin "itace kadai zata iya lallashin sa amma mukan bazamu 'iya ba kaji KO?... "Ahankali yafurta to tareda juyawa yafita zuciyar shi cike da tausayin Dan'uwan shi tawani gefe kuma tsanar *"Jana* ce fal aran shi, tsaki yayi tareda cewa banzar "mata kawai dama ni kwata-kwata batayi mun sannan yashiga mota yatar yafita aguje daga gidan gonar ran shi amatukar bace. "A ban garen *Deeya* kam dama tun lokacin da sukai Waya da *Habeeb* yace nata gashi nan zuwa, tace me zata dafa masa?.. yace" tayi masa Jellof din cus-cus me dad'i tace angama Hamman dina. Batare da bata lokaci ba ta hada masa jellof din cus-cus wanda yaji kayan lambu saita, yayyanka koda kanana-kanana aciki cikin yan mintina kad'an ta kammala komai harda drink din zobo tahada masa, wanda yasha kayan yaji kamshi sai tashi yakeb bayan tagama, sai tashiga toilet tayi wanka tafito. tana cikin shafa mai saiga *Feeya* tashiga dakin Murmushi sukayi wa juna, Zama tayi tareda cewa a ah! gaye kai kaga amarya agidan "Hon *BB* Smart gaskiya Sweetie na kina jinba kyau fa ke kingan ki kuwa sai wani walkiya kike kina shainin like a Diamond in the sky yakareshe fadi tareda yin dariya, itama *Deeya* dariya tayi tareda cewa Kai! my sweet *Feeya* kina fasamun kai dayawa fa, sai naringa jina kamar wata sarauniya abirni... Dasauri *Feeya* tace ai sarauniyar ce ta birin *ZUCIYAR* yaya na, hakane?.. *Deeya* tace kwarai kuwa tace yauwa tawan kashe min nan tafadi tana mika mata hannu itama tamiko mata suka tafa tareda yin dariya, sannan *Feeya* tace barina dauko maki kayan dazaki sama yayana wedrof tanufa tadauko mata wata hadaddar gown din material, ash color me stones ajikin. bayan tagama kwalliyar sannan tasa rigar gaskiya tayi matukar yimata kyau rigar kasan cewar dinkin yafitar mata da sharp dinta sosai, kanta babu kitso domin kotayi sai ya warware saboda tsabar santsi shiyasa ma bata wahalar da kanta gurin yi, saidai kawai tanan nad'e abinta ko yanzu ma haka tayi, sannan tadauki farin gyale tayi rolling, sai tafeshe jikinta da turaruka kusan kala biyar *Feeya* nata kallon ta tana yaba kwalliyar ta bayan ta gama sai ta zauna suka fara fira, har zata kira layin shi sai suka jiyo kar jiniyar motar *Habeeb* din ajiyar zuciya *Deeya* tayi sai kuma sukayi Murmushi sai kuma *Deeya* ta bata rai, Dasauri *Feeya* tace me yafaru?.. tace naji wani irine araina da bani zaya fara zuwa yaga niba, tace fara ganin nata baya da wani alfanu tunda ba komai zaya samu ba, idan kuma har zaya samune to saidai ko takaici, baki *Deeya* ta tabe tareda cewa Allah yasawa ke tace to ameen sai suka cigaba da fira. can kuma sai sukaji karar fitar sa ido *Deeya* tazaro tareda cewa ina kuma zashi?..tace kilan wani gurin zashi, tace to shine bazaya zo yaga kwalliyar danai masa ba sannan yatafi, tace karki damu zayazo yagani ya kuma yaba har ma yabada tukuici tafadi tareda kashe mata ido murmushi kawai tayi ba tareda tace komai ba, can saita kira layin shi tana ringi bai daga ba data sake kira saita ji a kashe, hakan ne yasa taji haushi tayi jifada wayar akan gado tareda warware rolling din kanta tajefar sannan ta kwantar da kanta saman kafar *Feeya,* sai kuma tasaki kuka me cike da shagwaba tace wato maka she wayar yayi ko?..ai yayi kyau ni ba ruwa na ma "dashi. cikin kwantar da murya *Feeya* tace kiyi hakuri kiyi masa uzuri maybe wani muhimmin abune yafitar dashi, Dasauri tace ashe har akwai abinda yafini mahimmanci agurin sa?..tace a ah banyi tsammanin haka ba indai azuciyar sa ne, ko kema ai kinsan kedin tada bance agurinsa ko?... Dai-dai lokacin da wayar *Deeya* tayi kara da sauri ta tashi tadauka azatonta *Habeeb* ne sai taga *Hafeez* baki ta turo tareda dagawa, yana jin muryar ta yasan akwai magana don haka yace ya'akayine amaryar big bros naji muryar tana shaking wanene yataba mana ke?..cike da shagwaba tace to bashi bane yace" nayi masa jellof din cus-cus nagama kuma fa har da kwalliya nai masa amma baizo yaci cus-cus din ba balle yaga kwalliyar kuma nakira wayar shi sai ya kashe. Murmushi yayi me dauke da farin ciki wa Dan'uwan sa daya samu mata kamar *Deeya* yasa zata kula dashi sosai, cike da zolaya yace to kwantar da hankalin ki inafata dai baki cinye cus-cus din ba?..tace "a ah yace yauwa to kwalliyar fa?.. baki ta turo tareda cewa na bata ta, yace kashhhh..to amma yi sauri kigyara ta saiki dauko abinci kizo nakai ki gurinshi dama shine yace" nazo na tafi dake gurin sa,Dasauri tace da gaske yana ina?.. yace yesss *KYAUTAR* bera sai kin zo zan fada miki in dayake, tace kai Hmm *Hafeez* banaso, yace to nadai nayi sauri ki zo mutafi tace to sannan ya kashe wayar. *Feeya* tace yauwa to ki gyara kwalliyar ni kuma bari naje na shirya maki abinci a basket tace to, Nan da nan ta gyara tafita falon dai-dai lokacin da *Feeya* tafito kichin dauke da basket din abinci, Innan dake zaune a falon tace sai ina kuma haka? *Feeya* tace zata kaima "Hmm *Habeeb* abinci ne, lnna tace to adawo lafiya aida naji shigowar sa sai kuma naji yafita sukace "eh tareda fita. sai da *Feeya* taga tafiyar su *Deeya* sannan ta koma part din lnna. *Habeeb* kam yana shiga daki yaciro wayoyin sa daga aljihu tareda wallet ya watsa su kan gado, sannan yafada toilet da kayan jikin shi yasakar wa kanshi shawa yadauki tsawon wani lokaci sannan yayi wanka tareda dauro alwala yafito daure da tawul akugunsa da wani karami yana goge kai, *Harees* ya'iske yaciro masa jallabiyya baka me guntun hannu, cikin kwantar da murya *Harees* yace dan'uwa ka kwantar da hankalika ka dauki wannan abunda yafaru amatsayin kaddara, kashirya nace *"Hafeez* yadauko "queen of beauty bari naje nasiyo maka magunguna, kafi su'iso Kai kawai ya gyada masa sannan yafita shikuma yasa riga yanufi falo don yayi sallah la'asar. Bayan ya idar da sallah sai yakoma kan kushiya kwanta tareda lumshe ido yana jin wani irin mugun sarawa da kamshi ke yi gawani zafi da jikinsa yayi, alamar zazzabi yakama shi sosai sai juya kanshi yake ahannun kushi, Sallamar dayaji ne cikin zazzakar murya tareda sanyayyan kamshin turaranta suka sashi bude ido tareda zubasu akanta, dai-dai lokacin data ajiye basket din tanufi gurin shi gaban tane yafadi saka makon gani idon shi da sukai jajir cikeda tashin hankali tace.... *_Kuyi hakuri da wannan sai Allah yakaimu bayan sallah, ina rokon addu'ar Ku alfarman wannan wata me alkhairi Allah yabiya mana bukatun mu ameen, yasamu fara azumin nan lafiya ya kuma bamu ikon gama wa lafiya ameen._*, Muje zuwa A _*KYAUTAR ALLAH CE*_ (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 5⃣1⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ "Wayyo! Hmm *Habeeb* din na meyasa mi idanuwan ka sukai yayi jajir?..murmushi yayi me cike da sonta tareda mika mata hannun shi "alamar taje gareshi aikam dasauri ta karasa gurin shi, ta saka hannun ta cikin nashi tareda zama agefen shi. Cike da kulawa takai hannun ta daya kan goshin sa zafi taji sosai hakan ne, yasata zaro ido cike da tsoro! tace Hmm *Habeeb* din na naji kan ka yayi zafi sosai har da jikin kama yayi zafi baka da lafiya ne?..ta kareshe fadi tareda sauko da hannun ta kan lallausan sajen fuskar shi, murmushi yayi cikin sanyi murya yace banda lafiya *Leemah* ta amma kin san me?..kai ta girgiza alamar "a ah yace *Leemah* ta dana ganki sainaji na naji sauki sosai yafadi yana murza lallausan hannun shi ta akan sajen fuskar shi, Cike da tausayi tace sorry Hmm *Habeeb* din na kuma kanajin yinwa KO?..tafadi tana shafa cikin sa, murmushi yayi me cike da wani irin *SONTA* Wanda koda yaushe jiyake yana karuwa acikin zuciyar sa, ahankali yadora hannun shi kan nata sannan yace *Leemah* ta inajin yinwa sosai am...dasauri ta katse shi dacewa dama aina san tun karin safe shike cikin ka, shine kuma kana dawowa kasake fita me makon katsaya ka huta kaci abinci dakace nayi maka, harda da kwalliya nayi maka amma kaki tsayawa kaga kwalliyar balle kuma kaci abinci dana girma maka, da kuma nakira ka sai maka kashe wayar, gashi yanzu kana tajin yinwa kilama ita Ce tasakar makada zazzabi Allah Hmm *Habeeb* yau am angry with u sosai tafadi tana turo baki sannan tajuya masa baya tareda rufe ido. Dasauri yatashi daga kwance yajawota jikin shi sosai tareda tallabo fuskarta da dukka hannuwan shi biyu, yace "a ah *Leemah* ta am so sorry kinji karkiyi fushi da Hmm din ki kinji? wlhy bansa lokacin da nayi reject din call din ki ba amma Insha'allah bazan sake kin daukar kiran kiba kinji *Leemah* ta?... pls open u eye's ki kalle ni mana. "Ahankali tabude idon tareda zubasu aka shi kurin sukai majuna kowanin su yanajin son dan'uwan sa yana ratsa sassan jikinsa, musamman ma *Habeeb* dayake jinson *Leemah* mahadine na rayuwar shi, itakam duk sai taji yabata tausayi gawani irin rama dataga yayi, hannun ta tasa itama ta tallabi fuskar shi kamar yadda yai mata cikin sanyi muryar tace na hakura amma pls kadai na zamada yinwa kaga kanada ulser kuma kasan itaba tason yinwa gashi yau daka wuni da yinwa duk Karame kafada sosai, murmushi yayi yanajin sonta yana sake fisgar shi, acikin ranshi yace *Leemah* ta ba yinwa ce tasani ramewa ba tsabar tashin hankali da masifar dana gani yau sune su kasani ramewa, wanda bana fatan sake ganinsu arayuwata koda ko acikin bacci ne yah Allah kaimin tsari dasake ganin wannan mummunan kazantar ameen. Jin yayi shuru yasata shafa lallausan hannunta akan lallausan sajanshi wanda yake kwance lufff Cikin sanyi muryar tace, Hmm *Habeeb* din naka daina zama da yinwa kaji?..Dasauri yace nadai na *Leemah* ta nadai na kinji?.. kaita gyada masa sai kuma ta kura masa ido aranta tanajin akwai wani abunda keda munshi aikam bazato yaji taje homasa tambaya da cewa Hmm *Habeeb* din na meke damu ka?.. Dasauri ya kalle tada idanun shi dasuka sake rikid'ewa, har suna wani ruwa-ruwa saboda tsabar bakin cikin da abunda *Jana* tayi masa wanda dazaran yatuna saiji wani irin bacin rai da bakin ciki mara musaltuwa, shikam Allah yasa yatsani *ZINA* amma wai matar shi ta sunna yakama tana aikata *ZINA* dawani har cikin dakin shi to waima tun tsawon wani lokaci suke aikata wannan kazantar ne?.. wata zuciya ce tace masa tunkafin ka aureta" ko kamata cewa duk da baka taba sanin wata 'ya mace ba sai ita amma hakan bai hanaka gane cewa ita" din ba'a budurwa kasa me taba, jiyayi kirjinsa yaiwani irin luguden faduwa da sauri yakauda kai gefe a ranshi yace *Leemah* ta *"Jana* Ce taci amana ta, ta ha'inceni kuma ta zalunceni saidai Allah ya'isa ban yafe mata ba, hannuta sa tajuyo da fuskar shi yayinda yai saurin maida hawayen dake shirin zubowa. Murmushi yasa kar mata tareda cewa kinyi kyau sosai *Leemah* ta, tace thanks Hmm *Habeeb* Dina nace meke damunka?.. yace yinwa nakeji *Leemah* ta, Dasauri tamike tareda cewa bari nadauko maka abinci, dasauri yace a a *Leemah* ta tareda mai da ita kan cinyar sa ya zaunar ya rungumeta sosai akirjin shi tareda dora kanshi aka fad'ar ta, yana shakar daddad'an kamshin turaren ta wanda tuni yasakar masa kasala. ahankali yasa dukka hannun shi ya tallabo fuskar ta yahad'e danasa ahankali yake goga mata sajenshi afuskar ta, cikin wani irin yanayi yace *Leemah* ta nifa yinwar ki nakeji bata abinci ba, Dasauri tabude idon ta da suke lumshe, zaro sutayi cike da dan tsoro tace kai! Hmm *Habeeb* dama anajin yinwar mutun ne?.. murmushi yayi tareda "eh mana auke baki saniba?.. tace "eh to me zan baka?..yace kawo kun nan ki naga ya maki. kunnan tamika masa yai mata rad'a Wanda banji abunda yace mata ba saidai, nagata zaro ido tareda tureshi ta tashi tana dariya tace la! la!! la!!! Kai! KO?.. yace "eh tareda tashi shima yana dariya, tace tau nidai ban tabaji ba yace tau yau kinji so pls *Leemah* ta kibani Allah yinwar sa nakeji kinji?..yafadi yana kokarin riketa yana dariya, tsalle tayi taboye bayan kushi tana dariya tace umh nakiya yace pls *Leemah* ta tsaya kiji mana, tace a ah nidai kaci abinci yace zanci amma kin fara bani wannan tukun na. tace tau zan baka amma sai kafara cin abinci, Dasauri yace da gaske zaki bani?.. tace "eh yace pls promise me *Leemah* ta?.. tace Allah Zan baka yace yauwa *Leemah* ta tauki dauko mun abinci amma saikin fara hada mun coffee tukun nan yafadi tareda zama tace to. Bayan taje kichin tahado masa coffee takawo masa yasha, sai ta zuba masa abinci tami kama sa saida yakar ba ya ajiye sannan yarike hannun ta tareda cewa yauwa wanaka ma umuh?..yafadi yana kashe mata ido tareda jawota jikinsa, cike da shagwaba tace ayya Hamman Dina nace zan baka, yace Hmm tau d'an bani sweet mouth dinki nasha Allah nayi kewar sa sosai har zatayi magana ya had'e bakin su, yana tsotsa saida yasha bakin sosai sannan yacire bakinsa daga nata tareda, da sauke numfashi yace oya muci abinci bamusu suka fara ci. yanaci yana bata tareda zuba mata santi ita kuma sai dariya take masa, ahaka har suka gama sannan takwashi kayan takai kichi ta dawo falon ta zauna kusada shi, yace bani alkawari na tashi tayi dasauri zata gudu cikin zafi nama yajawo ta tafada jikinsa dariya ce takwace masu gaba daya, yace hmm! wato da wayo zakiyi mun ko?..yafadi tareda yimata cakulkuli dariya take tana cewa a ah ba wayo zayin maka ba. Cikin dariya ya kwantar da'ita akan kushin din tareda yi mata runfa yace tau oya bani, dariya take sosai jin yadda yake mata cakulkuli har tana tura hannun wanta Cikin lallausan suman kanshi ba tareda ta saniba, cike da zolaya tace Kai! Hmm *Habeeb* dina nifa bansan ta inda zif din rigar yake ba, jin hakan yasashi lumshe ido cike da shaukin kaunar ta wanda yasashi mantawa Da bakin cikin da *"Jana* takunsa mashi, ahankali yasaki lallausan murmushi tareda cewa karki damu *Leemah* ta ni nasan ta inda zif din yake, barima kigani yanzu na nemo shi yafadi yana kokarin tura fuskar shi tsaki yar kirjinta yayinda hannun shi ke laluben ta inda zif din yake, _nikam Ina ganin haka na falla da gudu na bar falon domin ido na ba zasu iya ganin abunda *Habeeb* yake shirin yiba lol_. ***** "Aban garen *Jana* kam idan hankalin ta yai dubu to ya tashi kasan cewar tunda *Habeeb* yafita da ado sai hankalin ta yakasa kwanciya, don haka saita kira layin ado don taji inda yake wayar tayi kara saidai kuma bai dauka ba data sake kira sai taji akashe, Saita kira layin *Habeeb* shima sai taji aka she hakan ne yai mugun daga mata hankali, tafara safa da marwa, tana cigaba dakiran layukan su amma duk ba wanda tasamu, don haka saita kira Shafa tafada mata abunda yafaru takara dacewa do Allah taje ta duba mata ko "ado yakoma gida, Shafa kam masifa tafara yimata tareda cewa amma dai ke banza ce wlhy to yanzu idan yaga ne cewa ba mace bane namiji ne fa ya zakiyi?.., gaban ta ne yafadi ta dafe kirji tareda cewa ai koda nashiga uku ni *Jana*, cike da haushi ta Shafa tace aiko idan bakiyi da gaske ba zaki shiga dubu bama uku ba tunda kedin nagane shashasha ce wawuya me kwakwalwarki kifi, taya za'ai kiyi haka eye?.. Cike da tashin hankali *Jana* tace nayi kuskure shiyasa nakeso kije ki duba mun ko sun sauke "shi ya'isa gida,tace to ke bazaki jeda kanki ba saini?..tace kiyi hakuri kin san duk ranan da *"BB* na yadawo bana fita, tace to bari zanje naduba, tace to nagode sanna ta kashe wayar. Koda Shafa taje unguwar su Ado ta tambaye shi sai akace mata tun safe "daya fita bai dawowa ba, don haka ne takira *Jana* tafada mata to shi take ta faman safa da marwa a tsaki yar falo. *_Agidan gonan fadaman mada_* ******** *Harees* ne keta sallama akofar falon saidai babu wanda ya amsa, shiyasa yakutsa kai cikin falon, turus ya tsaya sai kuma yasaki murmushi ganin yadda *Habeeb* ya Kwakume *Deeya* a kirjinsa sai kace wani yace" zaya kwance masa ita, bacci suke abinsu me cike da nutsuwa da kwanciyar hankalin wanda ya kwashe su tun bayan dasuka gama yan wasan nisu, Kai Harees ya girgiza tareda karasawa gurin wani table me dauke da takardu, takarda yadauka da biro yafara rubuta kamar haka. _Hmm Dan'uwa kenan irin wannan hot hug haka sai kace ance" za'a kwance maka Queen of beauty?..to kadai yimata ahankali kasan yarinya ce, ga magunguna nan siyo maka kayi amfani dasu Insha'allah nan da sati biyu zaka rabuda duk wani sanyi dake tareda kai, har da maganin zazzabi aciki saidai nasan bazaya yi amfani ba domin ganin danai maka yanzu, ya tabbatar min Queen of beauty takawar da zazzabin tareda duk wata damuwa dake ZUCIYAR ka, a sha bacci love lafiya, ni natafi gida sai kunzo ina maku fatan tashi cikin amincin Allah._ Bayan yagama rubutawa sai yasaka masa cikin ledar maganin sannan yafita yatafi gida, *Hafeez* kam dama shi tunda ya ajiye *Deeya* yatafi gida. Kiran sallah magrib shine ya ta dasu daga bacci *Habeeb* ne yafara tashi, murmushi yayi ganin yadda suka kwakume juna, har yana fadi a ranshi kamar ance za"araba mu, sai kuma yai dariya tareda girgiza kai yace no body can separated us *Leemah* ta we are together forever Insha'allah. ahankali yake shafa bayan ta cikin rad'a yake kiran sunanta, cikin yanayin bacci ta amsa, tareda tura hannu ta cikin suman kamshi tana ya mutsawa ido ya lumshe alamar yana jin da din hakan datake masa, cike da kasala yace *Leemah* ta tashi muyi wanka sai muyi sallah magrib sannan mutafi gida ko?..ahankali tamike tana salati, cike da so yace muje muyi wanka tare ido tazaro tareda cewa tare kuma?.. yace "eh mana to meye?..ni mijinki ne ke mata ta ce sanna kuma aida kai dakaya duk mallakin wuya ne, so tashi muje tace a ah nidai bazan iyaba, murmushi yayi tareda tashi yana cewa wata rana zaki iyane *Leemah* ta, sannan ya shafi fuskar ta yace bari na fito kaita gyada masa alamar to. Bayan yayi wanka yadauro alwala yafito sai itama yace tashiga koda tafito ta'iske ya shirya cikin kananan kaya Riga T-shirt brown an rubuta *H* & *H* ajikin rigar tabaya da wando black *Deeya* ma irin kayan yaciro mata itama rigarta an rubuta *H*& *H* tareda hijab brown me hannu, cike da mamaki tace Hmm *Habeeb* kayan wanene nan?.. yace na *Leemah* ta ne na tanade su dayawa domin ita, so idan har basuyi mata ba taduba cikin wedrof tasa wanda take so ta'iske ni falo muyi sallah, yakareshe fadi tareda tsura mata kyawawan idon sa masu rikitata kauda kai tayi daga barin kallon sa tareda sakin murmushi tayi me cike da farin ciki sannan, tace kai Hmm *Habeeb* dina sunyi fa kuma thanks, cikin wani irin harara me dauke da So yace thanks for what?.. tace for komai ma, yace kika ce KO?..tace "eh din yace hmm yarinyar nan ranan dana kamaki zakiyi baya ni dalla-dalla, tace "eh naji din tafadi tareda yi masa gwalo dariya yayi tareda fita yana cewa zaki sani ne ai. Saida sukai sallar isha'i sannan suka tashi tana cikin nad'e abun sallah ya rungume ta tabaya tareda cewa *Leemah* ta kodai mu kwana nan ne da safe sai mutafi gaida?..tace umh umh nidai mutafi gida, yace to dauko mun wayoyina da wallet akan bed sai kizo mutafi ko?. tace to tareda nufa daki. Shikuma yanufi table din dayaga leda akai kodaya duba sai yaga magani da takarda, saida yaduba magungunan sannan ya karanta takardan murmushi yayi tareda cewa "Dan'uwa kenan to naji nagode, dai-dai lokacin da *Deeya* ta dawo dauke da tarkacen. Karba yayi yasa wallet din aljihu wayoyin kuma da ledar magani yarikesu a hannun hagu, sannan yarike hannun ta dana dama yayinda ita kuma tadauki jakarta tarataya wanda tun shigarta falon ta'ajiye ta agurin sannan tadauki basket, yace oya mutafi har zasu fita., saiga Saminu dasauri yashiga falon *Habeeb* yace Saminu lafiya?.. yace Sir "mutumin nan fa yana cikin mawuyacin halin rayuwa ko mutuwa cikin tsananin bacin rai *Habeeb* yace... *_Dafatan munyi sallah lafiya Allah yakarbi ibadar mu ya, kuma maimaita mana ameen_*👏🏽 Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 5⃣2⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* *_WANNAN PAGE GORON SALLAH NE GA DUKKAN MUSULMAN DUNIYA, INA ROKON ALLAH YAKARBI IBADAR MU YAKUMA YA MAIMAI TA MANA AMEEN👏🏽._* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pesn writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ To Ina ruwana "ya mutu ko ya rayu babu abinda ya dameni kaji KO?..wai ma kana nufin kace mun har yanzu wannan stupid "man din yana cikin gidan nan?..Da sauri yace "yes Sir, cikin bacin rai yace saboda me?.. cike da girmama wa yace Sir tunda ka gama dukan "shi baka Ce" komai ba shiy... Cikin tsawa *Habeeb* yace _shut up u mouth_ Saminu, yace sorry Si...dakarfi yace nace karufe mun bakin ka agurin nan kanaji ko?.. banason shirmen banza kana nufin sai nace" kufitar dashi sannan zaku fitar dashi?..to daku kabar shi me zaiyi mun eye?.. cikin girmama wa yace Sorry Sir., Cikin bacin rai yace dalla kuje kufitar mun dashi daga gida kujefar dashi can idan mazaya mutune to ya mutu acan, amma ba'a gidana ba kaji ko?..yace OK" Sir tareda juyawa yafita da sauri. Ido *Deeya* tazaro cike da tsoro jin ance aje ajefar da mutun dama tunda suka Fara maganar gaban ke faduwa, Rai bace *Habeeb* yaja hannun ta suka fita dai-dai lokacin da su Samuel suka fito da Ado jini sai tsiyaya yake ta ko'ina ajikin sha, Yana nan akulle kamar kayan wanki yayi bala'in dakuwa saika kalle shi da kyau ma zaka gane yana numfashi tsabar galabaita dayayi, haka suka jefashi abayan hillos. *Deeya* kam ganin yadda aka fito Ado baya ko numfashi yasa taji gaban ta yatsana ta bugawa, gawani irin tsoro daya sake kamata, har aranta tana cewa ya salam wannan mutumin aiya mutu, Kai! yanzu Hmm *Habeeb* ne yai masa duka haka?..wata zuciya tace "eh mana bakiji abinda yaron sa yace" ba?.. jitayi kirjin ta yabuga dakarfi aikam aranta tace shikenan yakashe shi" dasauri ta kalli *Habeeb* Wanda kallo daya zakai masa ka fahimci ransa amatukar bace yake, ganin haka ne yasata saurin dukar dakai yayinda taji wani irin tsoron shi yadarsu aranta, domin gaba daya yarikide yakoma asalin Hmm *Habeeb* din datasani, wanda baya daukar raini KO kadan. Direct gurin motoci suka nufa, Dasauri Saminu yaje zaya bude ma *Deeya* mota cikin tsawa *Habeeb* yace nasaka ne?.., dasauri yamatsa gefe tareda cewa no Sir batare da nuna wata damuwa ba KO bacin rai ba domin dai yasan ba halin megidan su bane yiwa mutun tsawa, *Habeeb* ne yabude mata mota tashiga bayan ya karbi basket din yamika ma Saminu yakarba yasa acikin boot, sannan shima *Habeeb* yashiga Saminu yarufe kofar direba yaja suka fita yayinda motar escorts din sa tarufa masu baya, Dasauri Saminu yaje shima yashiga tasu motar suka fita. *Habeeb* yana kunna wayoyin shi Kiran *Harees* yana shiga dauka yayi tareda bude karan, yace ya'akayi ne Dan'uwa?.. yace lafiya lau inafata kuntashi lafiya daga baccin Love din?.. wani irin murmushi yayi me kunshe da farin ciki da bakin ciki, sannan yace "eh gamu nan zuwa gida ina son kasake yimun bayanin yadda zanyi using magunguna, yace "OK tau sai kunzo sannan yakashe wayar, wasu kiran ne suke ta shigowa wayar yana amsawa sai gakiran *Jana* yashigo wani irin kololon bakin ciki ne ya tokare masa kohon zuci, aikam take yaja wani irin matsiyacin tsaki mtwwww! tareda cewa bastard women kawai, ido *Deeya* tazaro Cike da tsoron jin abunda *Habeeb* yafada ga *"Jana* domin taga sunan ta afuskar wayar, Kiran kam sai sake shigowa yake amma yaki dagawa ranshi abala'in bace yake sosai, sai tsaki yake tareda yin rejected call din nata, duk abunda yake *Deeya* tana kallon sa, dayaga ma alamar zata dameshi kawai sai ya kashe wayar yajefata set din baya tareda ledar maganin cike da bakin ciki yadafe kanshi, dai-dai lokacin da suka shiga gida. *Deeya* kam taso tashiga part dinsu amma hakan bai samu ba domin bataga fuska ba, hannun ta cikin na *Habeeb* suka nufi part din shi gaban ta sai faduwa yake, koda suka shiga falon *Jana* suka isake tsaye hannun ta rige da waya wani irin kallon mamaki take masu, *Habeeb* kam ko kallon inda take baiyi ba fuskan nan nashi ahade yanufi dakin shi, Dasauri *Jana* tabi bayan su cike da masifa tace kan uba wato ni ina nan ina zaman jiranka kai kuma kuna can kuna cin amanata kaida wannan yar'iskar yarinyar, shiyasa nake ta kiran wayar ka kaki dagawa saboda kana tsoron karta shafeka KO?.. tab! lallai to bari kaji idan har Kai kana jin tsoron ta, to ni banajin tsoron ta kuma wlhy bazan yadda da wannan cin amanar daza ku ringayi mun ba ehee kuma mlm ka tsaya ka fadamun inda ka Kai matar mut... takasa karasawa saka makon juyowa da *Habeeb* cikin zafin nama ya zabga mata lafiyayyan mari tareda tura ta jikin bango sannan yasa hannun shi daya yashake mata wuya ta, cikin matsanancin bacin rai yace yauwa saikin fadamun me kalmar cin amana take nufi?.. _kunsan me hakuri be iya fushi ba_ Yace idan kuma har baki fadamun ba to zanyi maki mummunan illah arayuwar ki koma na kasheki kowa yahuta da kazamin halinki na boye dakike aikata wa, duk da banyi nufin aikata kisa agareki ba to yau zanyi idan har baki fadamun ba, dakarfi yasake shake wuyanta tareda ihun cewa nace ki fadamun meye Kalmar cin amana take nufi eyeee?.. Aikam tuni idanun ta suka firfito waje, tareda juyewa yayinda bakin ke kokarin bacewa. *Deeya* kam tsoron ta yasake yawa sosai wanda yasa kafafunta suke kokarin kasa riketa, hakan ne yasata dafa bango dasauri domin tuni jakar dake hannun ta yakai kasa, yayinda take jin kirjinta kamar zaya tarwatse tsabar masifar bugawa dayake, mata saboda tsabar tashin hankalin data gani har numfashi ta yanason barin jikinta, dasauri tafara kokawar maidashi gurin zaman shi, saida kuma ina takasa hakan saka makon ganin bakin idon *Jana* yabace b'at, tsabar tsoron ganin hakan ne yasata sulalewa kasa sumammiya, wanda yasa *Habeeb* juyowa dasauri yasaki wuyan *Jana,* ta zube kasa ragwaf kamar guzumar saniya, yanufi gurin *Deeya* cike da tashin hankali yadago ta yana kiran sunanta, bata amsa ba don haka yadauke ta cak yanufi dakin shi da'ita. Kan kushin yakwantar da'ita tareda cire mata hijab sannan yanufi fridge dasauri yabude yadauko goran ruwa, yabude ya yayyafa mata afuska, dakarfi tasaki ajiyar zuciya tareda bude ido ahankali dasauri ya'ajiye gorar tareda d'aga ta ya rungume akirjinshi tareda sakin ajiyar zuciya yace *Leemah* ta are you "OK?.. kuka tasaki tareda tureshi daga jikinta tana cewa ni ka kyaleni ba ruwana dakai tunda kashe mutane kakeyi, ta kareshe fadi tareda kokarin mikewa. Dasauri ya mai da'ita ya kwantar tareda yimata runfa yace pls *Leemah* ta listened to me, cikin kuka tace nidai ka kyaleni bazan saurare kaba ganin taki tsayawa ta saurare shin yasashi rufe bakinta da nashi, dole tayi shuru... tana sauke ajiyar zuciya, saida ya tabbatar ta nutsu sannan yacire bakin shi daga nata. Cikin wata irin murya yace pls *Leemah* ta ki saurare ni kinji?..baijira amsar taba ya cigaba dacewa *Leemah* ta idan wani yazo yafada maki ina kashin mutane bazakiyi mashi musu ba?.. baki ta turo tareda cewa to ba gashi nan kayima wancan "mutumin duka harya mutu ba, sannan yanzu kuma kashake Aunty *"Jana* kace saika kasheta, ahankali yace *Leemah* ta wannan mutumin bai mutu ba saidai ya daku iyakar dakuwa wanda hakan hukunci ne, nayi ma saboda mummunan laifin daya aikata a gareni; Shiyasa nima nayi masa mummanan hukunci wanda ko gobe akace" yaima wani irin laifin bazaiyi ba, to balle har yayi tunanin sake aikata shi a gareni, "ita kuma bakiji abunda take ce" mun ba ni sa'anta ne da zata dinta fadamun maganar dataga dama?..bayan haka sai taringa kirana maciyi amana to cin amanar menayi mata umh?..nine ya kamata na kirata maciyiya amana amma banyi hakan ba sai ita ne zata kirani da hakan, saboda taji dadi na kyaleta ban hukunta ta akan laifi datayi mun bako?.. Cikin sanyi murya tace to basai kayi hakuri ba tunda kasan halin "ta amma kace zaka kashe ta to idan "mala'iku suka amsa fa ta mutu shikenan sai ace Hmm *Habeeb* dina yayi kisan kai, gaskiya nidai kar kasake cewa zakayi kisan kai domin babu kyau mutun nafadin haka kaji Hmm Dina?.. murmushi yayi me cike da SONTA, sannan yace to *Leemah* ta nadai na kinji tace to zan tafi part din "Hajiyar mu na kwanta, cike da mamaki yace part din Hajiyar mu kuma *Leemah* ta?..tace "eh acan yau zan kwana, yace a ah *Leemah* ta ai daga yau kin daina kwana apart din "Hajiyar mu dana "Inna saidai anan part din, shin waikin manta Abba yace" yauzaki tare?..ahankali tace a ah yace yauwa to tashi muje na rakaki dakin ki tunda angyara ko anan dakin zaki kwana?.. dasauri tace a ah, murmushi yayi tareda cewa to tashi muju, tace to amma dai zanje naga Hajiyarmu yace "OK muje nima zan shiga part dinsu lnna na gaida su, ya kareshe fadi tareda daga ta saida yasa mata hijab sannan suka fito falon, basu iske *Jana* ba so hakan bai damu *Habeeb* ba asalima jakar *Deeya* yadauka tareda Kama hannun ta suka fita. ***** *Jana* kam tunda *Habeeb* yasakar mata wuya take faman tarin wahala domin tuni tajiyo kamshi mutuwa, dakyar ta iya tashi ta dauki wayar ta data tashi aiki domin kuwa tuni tayi ratsa-ratsa saka makon faduwa datayi akan tiles, sannan tanufi dakinta zuciyar ta cike dawani irin fargaba tareda wani irin azababben tsoro saboda jin kalaman *Habeeb,* zama tayi a gefen gado. ahankali tace me *"BB* yake nufi da kazamin halina danake aika tawa aboye?..jitayi gaban ta yafadi dasauri tadafe kirji tareda cewa nashiga uku, badai *BB* yaga ne abunda nake yiba?..dasauri tace a ah bai gane ba can kuma tace a ah kai! yaga gane haka dai tayi ta gardama da zuciyar ta, daga karshe dai ta yadda dacewa bai gane ba, Sai kuma tafara juya wayar ta wacce bata da sauran amfani, yayinda take tunani inda *Habeeb* yakai Ado, Cikin sanyi jiki tace ga wayar talala ce dana Kira Shafa nafada mata, Oh! ni Murjanatu ko a wani hali ado na yake?.. _Nikam nace nasani tazo nafada mata KO masu karatu lol._ Su *Deeya* zasu shiga part Hajiya kenan saiga *Hafeez* yafito, Cikin girmama wa ya gaida *Habeeb* tareda cewa dama Abba yace" nakira ku har da Aunty *"Jana* baki *Habeeb* yatabe tareda cewa jeka ka kiranta, yace to sannan suka shiga falo din da sallam, Zaune suke afalon suka d'ai suna fira Abba da Hajiya, lokaci daya suka amsa sallama, zama *Habeeb* yayi kusada Abba yayinda *Deeya* ta zauna kusada Hajiya gaida su sukai a lokaci daya suka amsa, Hajiya tace hali dubu na ya'akai?.. tace lafiya lau tareda shigewa jikinta, dai-dai lokacin da *Jana* ta shigo falon bayanta gaida su sannan ta zauna, gyaran murya Abba yayi tareda yin salati, Sannan yace nakira kune don nayi maku d'an takaitatcen nasiha akan zaman takewar aure, da farko inason kusani aure bautan Ubangiji ne wanda yake tattareda hakuri acikin sa don haka duk abinda zakuyi salingo hakuri musamman ma kai na Allah kaga nauyi yasake hawa kanka, nan dai Abba yai tayi masu nasiha bayan yagama sai yace idan akwai me magana yayi, Dasauri *Jana* tace tana da magana Abba yace tayi, saida ta gyara zama tareda karkace daurin dan kwalinta sannan tace tana so araba kwana tun yau saboda bazata yadda da wannan cin amanan ba, tunda yanzun nan daga tayi magana akan cin amanar ta dayayi shine yashake mata wuya kamar zaya kashe ta, wanda ta dalilin haka ne har wayar ta tafadi talala ce don haka sai ya biyata wayar ta ehee takareshe fadi cike da rashin kunya. Kamar ba'a gaban surukanta take ba, cike da tsananin tashin hankali Abba yace... *_Hmm Jana kenan ke kam ai anriga anbaki red card so baki ba kwana turakar miji ko reads lol_*. Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹[7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 5⃣3⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Subhalallahi! Na ALLAH kaida kanka ka aikata haka ga matar ka me tayi maka haka dazafi?..da har zaka sheke mata wuya kisan kai dazaka yi?..to waima da yaushe kafara zama marar hakuri eye?... *Habeeb* kam baice konai ba sai wani irin kallon tsana dayake watsama *Jana* wacce tayi mirsisi kamar ba'ita tayi maganar ba, cikin bacin rai Abba yace Na ALLAH dakai fa nake magana, Cike da takaici yace Abba maciyi amana take Ce mun fa, Abba yace kaci amanar tane shiyasa take ce" maka haka yace Abba na rantse da mahaliccina banci amanar taba, idan kuma har tana ganin ni *Habeebu* naci amanar tane, to na yadda Allah yasaka mata idan kuma ita Ce taci amanata Allah yasaka mun ya kareshe fadi cike da tsantsar bacin rai. Jikin Abba yai sanyi dajin kalaman *Habeeb,* aran shi kuma fadi yake yarinyar nan tafara kai Na ALLAH bango, kallon *Jana* yayi tareda cewa Murjanatu kinji abunda mijinki yace" KO?..tace "eh ya to inason kiyi hakuri da duk abunda yafaru, Kai kuma Na ALLAH kar kasake aikata hakan kaji ko?.. Kai kawai *Habeeb* ya gyada, Abba yace yauwa sannan ke kuma inason ki yadda da duk abunda yafadi, dama ai duk wanda yaci amanar dan'uwan sa sai Allah ya saka masa kinsan da haka ko?..tace "eh yace yauwa maganar kwana kuma dakika ce araba, dama aiko A addini idan namiji yakara aure sai yayi kwana uku adakin amaryar idan bazawara ce idan kuma budurwa ce sai yayi kwana bakwai adakinta sannan araba kwana bibbiyu hakane akeyi, ko Hajiya?..tace "eh dasauri *Habeeb* yace Abba aini banyi kwana ba kwanda akeyi ba, Abba yace wai hakane Murjanatu?..tace "eh yace to kinga daga yau zaya fara kwana dakinta saiyayi sati daya, sannan kuraba kwana biyu-biyu zaku ringayin girki idan kinyi kwana biyu itama tayi kwana biyu shikenan ko?.. tace "eh yace sai maganar Wayar ki gobe insha'allahu *"Hafeez* zaya kawo maki sabuwa kinji KO?..tace to yace yauwa. Kai kuma Na ALLAH nasan ka da hakuri don haka inason karayin hakuri ka kuma yi adalci a tsakanin matan ka kaji ko?...to kawai yace, Abba yace yauwa Hajiya KO kinada abunda zakice dasu?...tace ah! nikam ai saidai nace Allah yabasu zaman lafiya da hakuri da juna kai kuma sai karayin hakuri sosai fa, Abba yace to ameen Insha'allah zayayi, tashi ka dauki matan ka kutafi Allah yatashe mu lafiya Hajiya tace Ameen. Dasauri *Habeeb* yace su tafi kawai nizan fitane Abba yace to *Sadeeya* tashi kutafi har zatace to sai, *Habeeb* yayi mata wani irin kallo wanda yasata saurin cewa Abba niba yanzu zan tafi ba, murmushi yayi tareda cewa to shikenan Murjanatu kije zasu iske ki kinji?.. ba tareda ta Ce komai ba ta tashi fukusun-fukusun tafita, Bayan fitatar ta Hajiya da *Deeya* suka tashi suka hau sama yayinda suka bar Abba yana sake yiwa *Habeeb* fada bayan yagama yi masa fadan sannan yatashi yafita. Part din su Inna yanufa da sallama yashiga falon suna zazzaune suna fira harda *Hafeez* fuska dauke da fara'a Baffa ya amsa tareda cewa a ah *Habeebu* ne?..yace "eh Baffa ni ne mun same ku lafiya?.. yafadi yana zama lnna tace lafiya lau, cikin girmama wa ya gaida su suka amsa tareda tambayar shi ya aiki?..yace lafiya lau, nan ma saida Baffa yai masa nasiha, bai dade ba yafita. Saida ya tsaya yadauki wayoyin sa da ledar maganin da yabari a mota sannan yanufi part din *Harees.* A falon kasa ya'iske su *Feeya* kwance akan cinyar *Harees* sallamar *Habeeb* din ce yasata tashi cike da kunya, ta gaida shi bayan ya amsa sai tace Hmm *Habeeb* Awani part my sweet *"Deeya* take?..yace tana part din Hajiyarmu, mikewa tayi tareda cewa yauwa to bari naje dasauri suka hada baki sukace ina zaki?..ahankali tace gurin my sweet *"Deeya,* hararan ta *Habeeb* yayi tareda cewa baki da hankali ne kina dauke da baby shine zaki fita yanzu da daren nan?.. *Harees* mikewa yayi tareda cewa yi hakuri me Darajata ki taimake ni kibari saida safe, koki kirata a waya ma kawai sai kuyi magana kinji?..tace to ai nakira wayar "ta akashe, *Habeeb* yace kira layin "Hajiyar mu ta hadaki da "ita kice nace" tabude wayar ta idan nata so zan kiranta, tace to tareda daukar wayar ta dake kan table tanufi sama. Zama sukayi lokaci daya *Harees* yana cewa dan'uwa ya'akayi ne?.. *Habeeb* yace dai-dai, yace to ya zazzabi?..ko dayake "Queen of beauty ta kori zazzabin ko?..ya kareshe fadi yana dariya, murmushi *Habeeb* yayi me kayatar wa tareda cewa hmm aikam in fada maka koran kyau *"Leemah* ta tayi wa zazzabi nan, shiyasa nima nazo kayi mun bayanin yadda zanyi amfani da magungunan don nakori wannan ciwon da aka lakamani da wuri ko nasamu damar cin amarcina, Kai! dan'uwa *"Jana* ta zalunce ni dayawa fa ko kasan hutun one month na dauko don nazo naci amarcina da kyau, amma sai wannan azzalumar "ta lakamun ciwo wanda zaya hanani cin amarcina kamar yadda nayi buri. Kafadar shi *Harees* yafada yace kayi hakuri dan'uwa, *"Jana* Kanta a ta zalunta ba kai ba amarci kuma zakaci yadda ka keso kaidai kayi amfani da magungunan nan insha'allahu bazaka wuce two week ba karabu da ciwon kaji?..Kai *Habeeb* ya gyada masa, sannan yayi mashi bayanin yadda zayai amfani da magungunan, bayan yagama fada masa. Sai *Habeeb* yace kai Dan'uwa kasan abunda *"Jana* tace" a gaban "Abba kuwa?. yace a ah,yace hmm wai shiya kiramu yayi yai mana fada kawai sai tace.. nan dai yafada masa abunda yafaru, Murmushi yayi tareda cewa su *"Jana* manya yanzu itafa atunanin ta bakasan abunda ta'aikata ba ko?.. yace "eh dayake itadin sha sha sha ce bashi yasa har take maganar raba kwana, batasan dazuta mugun kaini bango bane shiyasa nashaki wuyan ta inba dan haka ba ai ko yatsarta bana fatan sake taba wa, balle har na sake had'a jiki da'ita wancan da Allah ya kaddare ni nayi ya'isa. *Harees* yace hakane to Allah ya kyauta to kai yanzu idan kwanan yaza gayo "kanta yaza kayi?..tsaki yayi mtww yace sai nace bana ra'ayin yi idan kuma za'a saniyi dole ne to saina gani, dariya *Harees* yayi tareda cewa dan'uwa baka da kyaufa amma dai zaka horata, yace batta kawai ai saina gasa "mata gyada ahannu kafin iddarta yacika nan dai suka cigaba da tattaunawa. Cikin daki Hajiya da *Deeya* suka kule inda take sakeyi mata huduba data rike mijinta da kyau tayi masa biyayya, ta kula da duk abunda yake so takuma kiyaye wanda bayaso, domin "shi me hakuri ne saidai idan aka kureshi to fa sai ahankali do haka ta kula da hakan, sanna ta kula da cikin "shi domin shidin acici ne baya wasa da cikin sa dariya *Deeya* tayi tareda cewa kai Hajiyar mu "Hmm din nawa ne acici?.. tace "eh aikin san haka don haka sai ki kula sosai, sai shinfid'ar sa shima ki kula dashi da kyau, tace to Hajiyar mu ai zan din ga gyara masa kamar yadda nake gyara maki naki ko?..murmushi tayi domin ta fahimci *Deeya* bata gane inda tado saba, "eh kawai tace domin tasa nan gaba kad'an zata gane sannan ta cigaba da fada mata abubuwa masu mahimmanci da zata kula dasu agidan auren ta, bayan tagama sai ta tashi taje ta dauko mata wani hadadden tsumi acikin cup ta bata, fuska taya mutsa tareda karban cup din a zaton ta magani ne me d'aci dariya Hajiya tayi tareda cewa sanye ki bani cup, ahankali ta kafa cup din a baki tareda rintse ido sannan tafara sha, dadin dataji ne yasata waro ido tareda sake bude d'an mitsitsin bakin ta, ta nasha sosai wanda saida ta shanye tas sannan ta cire cup din tana lasan baki tareda lumshe ido, Tace umh dadi idan akwai akara mun, dariya Hajiya tayi tace yana nan dayawa nata nade shi domin ke do haka duk lokacin daki ka tashi kizo ki sha, tace yauwa Hajiya ta nagode daga nan suka cigaba da fira. Can saiga kiran *Feeya* ta wayar Hajiya murmushi Hajiyar tayi tareda cewa *Deeya* dauki wayar nan Auta ce nasan dake take san magana, dasauri tadauka tareda cewa Oh! my sweet *Feeya* am so sorry kinji waya ta akashe KO?.. tace wlhy to ya'akayi ne?.. tace dai-dai daga nan suka fara fira, wanda sun dauki tsawan lokaci suna yi saida Hajiya tayi masu magana sannan suka kashe wayoyi, bayan tafada mata Hmm *Habeeb* yace" ta kun na waya zaya kiran ta, Key Hajiya tabata tareda cewa ga makullin dakin ki nan don haka tashi kitafi Allah yatashe mu lafiya, tace to tareda kar batayi mata saida safe sannan tafita. part dinsu ta nufa alokacin 11:30pm dai-dai na dare, DA sallama tashiga falon dai-dai lokacin su Baffa suka mike zasu shiga bacci, ganin ta yasa suka tsaya cikin mamaki Baffa yace *KYAUTAR ALLAH* daga ina kika fito haka?.. tace part din "Hajiyarmu, yace me ki kazoyi nan din?..ido tazaro cike da tsoron jin abunda Baffa yace" sai kuma tayi shuru tana kallon shi, domin wani irin kwarjini Baffa yai mata wanda yasa takasa cewa komai ahankali tadukar dakai tana wasa daya tsunta. Saida yasake tambayar ta sannan ta dago kai tareda turo baki tace ayya Baffana nazo ganin kune fa, yace dayake mudin bakine agurin ki ko?.. cikin kwantar da murya yace haba *KYAUTA* yanzu fa karfe 11 :30pm amma sai yawo kike ba tareda kin zauna dakin kiba to idan "mijinki yazo bai'iske kiba fa?, cikin sanyi murya tace to ai Hmm *Habeeb* din ba yana nan, Dasauri lnna tace tunda bayana nan sai akace kiyi ta yawon bi shiya-shiya KO?.. tace to ai yace" idan yadawo zaya kirani, lnna tace to kije dakin ki ki zauna ya'iske ki acan ba sai yadawo yana kiran kiba har zatayi magana, Baffa yace jeki dakin ki *KYAUTA* Allah yatashi mu lafiya karki sake fitowa a irin wannan lokacin kinji ko?.. ahankali tace to saida safen ku lnna tace Allah yatashi mu lafiya kuma karki sake shigo mana shiya ba tareda izinin "mijinki ba kinjiko?...tace to tareda fita. Ahankali take tafiya tamkar kazar da kwai yafashe wa aciki, tunani take aranta yanzu shikenan ta daina kwana part dinsu Dana Hajiyarmu, sai ana Hmm *Habeeb* hawaye ne suka zubo mata. Karar wayar ta ne yakatse mata tunanin datake tareda tsaya wa, ahankali ta bude jaka taciro wayar Hmm dina ne ya bayyana akan wayar, cikin kuka tadaga tace Hmm dina kadawo ne?..gaban shine yafadi jin tana kuka don haka da saurin yace *Leemah* ta kuka kike mesa meki wane ya taba mun ke?... Duk alokaci daya yajero mata wayan nan tambayoye yin tareda kokarin shi gowa harabar gidan, Tafiya ta farayi ahankali still wayar tana kunna cikin kuka zata fara yi masa ba yani, dasauri yace gani nan zuwa *Leemah* ta juyoma kiganni; Ahankali ta juyo tundaga ne sayake sakar mata kyakkyawa murmushi, cikin takun kasaita yanufe ta tareda bud'e hannu wan shi alamar taje gareshi aikam cikin sassarfa tafad'a faffad'an kirjinshi tareda sakin kuka me cike da shagwab'a. Ajiyar zuciya yayi tareda yarintse ido domin jin kukan ta yayi har cikin ranshi. Ahankali yace Oh! my Lovely *Leemah* me yafaru wanene yasa mun ke kuka yi shuru ki fadamun kinji?..cike da shagwaba tace to ba "Baffana da lnnata bace daga nashiga ganin su "KO zama banyi ba shine suka koroni, murmushi yayi sai kuma yace Kai!Kai!!Kai!! yanzu Baffa da Inna ne suka koroki?..tace "eh, yace to saboda me?.tace wai dare yayi na tafi dakina, yace ayya *Leemah* ta to kiyi hakuri kibari da safe sai kije kinga su ko?.. yafadi tareda da go kanta daga kirjin shi, yana me share mata hawaye tareda kallon kwayar idon ta yana jin SONTA yana bin jinin shi, baki ta turo tareda cewa to ai "lnna tace" karna sake shiga part dinsu" ba tareda izini ka ba, yace karki damu *Leemah* ta indai nine tona lamunce maki duk lokacin daki ka tashi ki shiga duk part din daki keso ko'i na nan ko bana nan kinji ko?.. Cike da farin ciki tace to har da part dinsu my sweet *"Feeya?..* yace "eh amma ban yadda kiringa zuwa da dare ba, Cike da murna tace yauwa hmm Dina nagode yace to muje mu kwanta yafadi tareda daga ta sama yanufi part dinsu, dariya ta kyalkyace dashi tareda kwakume shi cike da shagwaba tace wayyo Hmm Dina zan fadi dariya shima yayi tareda cewa ba zaki fadi *Leemah* ta Dai-dai lokacin da suka shiga falon. Dasauri *Jana* dake zaune tamike ta tari gaban su, sanye take da wata yar figigiyar riga bacci iya guiwa kanta yarbatsai-yarbatsai, kallon ta *Habeeb* yayi sama da kasa yayinda *Deeya* mata ke bintada kallo fuska daure yace lafiya kika tare mana hanya?.. tace dama ku nakejira da tun dazu, cike da mamakin ta yace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 5⃣4⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Kamar ya mu kike jira tace "eh kuna kejira, yace to gamu saiki fadi abunda za muyi maki dakike zaman jiranmu tun dazu kinji ko?..tace "eh saboda gaskiya niban yadda sai kayi kwana bakwai adakin ta ba sannan kaje dakina, yace to sai me don baki yadda ba?..tayi shuru cikin tsawa yasake cewa nace to sai me don baki yadda ba eyeee?... Dasauri ta dan matsa baya kadan tareda cewa atoba sai abar shi akwana biyu-biyu ba, inba dai so ake aci amana taba yaza'ai ace sai ka kwana bakwai adakin ta sannan kazo dakina gaskiya bazan yadda ba ehee, Cikin bacin rai yace to kar Allah yasaki yadda kinji KO?..waima angaya maki Ina neman yaddar kine?..to bari kiji nagaya maki koki yadda ko karki yadda babu abunda ya dameni kinji ko?..domin ke baki isa kiyi jayayya da fadin Allah ba haka kuma baki isaki haramta mun abunda Allah ya halasta mun ba kinji KO? Yar rainin hankali kawai me yasa acan gaban su" Abba bakice baki yadda ba sai nan saboda kin raina niko?..to kisani ni *Habeeb* nafi karfin raini agurin ki wlhy kuma baza'a barshi akwana biyu-biyun ba sai nayi kwana bakwan yar bakin ciki inyaso duk abunda zakiyi sai kiyi kuma na rantse da sarkin daya busamun numfashi idan ki kasake kirana da maciyi amana zakisha mamaki, zaki bani guri na wuce KO sai nayi ball dake agurin nan eyeee?.. ya kareshe fadi da karfi. Aikam da sauri ta masa gefe yanufi dakin shi rungume da *Deeya* wacce tasake kwa'k'ume shi saboda tsoron tsawar da ya bugawa *Jana,* ltakam *Jana* bin bayan su tayi da kallo zuciyarta Cike da mamakin abubuwan da *Habeeb* yake mata tareda tambayar kanta wai shin meyasa *BB* tan yake mata haka ne?..to kodon yaga yayi sabon aure ne?..Oho! mashi kwaf tayi tareda hawa sama tana fadin aiza kagama kwana bakwan ne zakazo kasa meni. *Habeeb* kam bai dire *Deeya* ko'ina ba sai bedroom dinsa akan katafaran gadon shi tareda yimata runfa, dariya yake mata sosai ganin yadda ta k'wak'ume shi kamar wacce akace za'akama, gaba daya hannu wanta ta zagaye bayan shi dasu yayinda ta tura fuskar ta afaffad'an kirjin shi sai sauke ajiyar zuciya take tareda shakar dadd'adan kamshin turanan shi, ahankali yazare hijab din ta. Cike da shaukin kaunar ta yace Kai! *Leemah* ta kin cika tsoro dayawa yanzu d'an wannan tsawar danayi ma *"Jana* shiya baki tsoro?..Cike da shagwaba tace Hmm dina ni banason tsawa tsoro take bani, ahankali yake goga sajen sa afuskarta yanajin wani irin sonta da sha'awarta suna bin sassan jikin shi, cikin cool voice yace am so sorry *Leemah* ta zan kiyaye yinta a gaban ki tunda bakiso kinji?.. idon ta lumshe tace to. "Ahankali ya cigaba da goga mata sajen shi afuskar ta yayinda yasa hannun daya yazame ribbon dinta tareda cusa hannun shin cikin lallausan suman kanta yana, ya mustawa yanajin wani irin ma tsanancin feeling dinta har gangar jikinshi yana bukatar ya kusance ta" saidai kuma aranshi yanajin bazaya iya kusantar *Leemarsa* ba alhalin yana dauke da wannan ciwon wanda dazaran ya kusance to itama zata dauka ne shikuma ba zayaso haka ba. Sannu ahankali yahad'e bakin su yafara tsotsa, wanda yake ganin haka ne kadai zaya rage mashi abunda yakeji game da'ita, saida yadauki tsawon wani lokacin sannan yacire bakin shi daga nata yana sauke numfashi da sauri da sauri. ahankali, tace Hmm Dina inajin bacci cikin wata rikitacciyar murya yace to *Leemah* ta, bari nayi wanka sai narakaki dakin ki ki kwanta amma kema zakiyi wankan KO?...tace "eh yace to bari nashiga nafito sai kema kishiga ko?..tace to, Ahankali yatashi tareda dagata yana gyara mata sumanta datuni ya wargaza shi saida yasa ribbon din yadaure mata sannan yashiga toilet. Be dade ba yafito daure da towel yace tashiga itama bata dade ba tafito daureda towel, tsaye ta'iske shi jikin mirror yana saye da rigar bacci irin me igiyar nan ta gefe, yana kum din kanshi sai kamshi yake zubawa murmushi yasakar mata ta mirror, itama murmushi tayi Cike da kunya tareda dukar dakai kasa, ajiye kum din yayi tareda juyawa yanufe ta yana fadin *Leemah* ta kinfito? ahankali tace "eh, yace OK" to muje narakaki ki kasa kayan baccin sai ki kwanta yafadi tareda daukar hijab din ta, tace to tareda daukar jakarta suka nufi dakin ta. *Habeeb* ne ya ciro mata wasu riga da wando iya guiwa cike da kunya takesa kayan baccin, kasan cewar *Habeeb* yana zaune gefen gado yana kallon ta tunda har zata shiga toilet yace saidai ta tsaya tasa agaban shi dole ta tsaya ba dan ta so ba , Ahankali yamike yanufi gurin ta jawota ya rungume tareda cewa *Leemah* ta kinyi kyau sosai to ki kwanta saida safe kinji, tace to saidai ya kwantar da'ita tareda yimata addu'a sannan yarufa mata bargo yai kiss dinta agoshi sannan yamike zaya tafi, Dasauri tarike masa hannu tace Hmm dina yanzu ni kada'ai zan kwana a daki?...yace"eh *Leemah* ta to ai bakomai, cike da shagwaba tace Aa Hmm Dina gaskiya nidai tsoro nakeji, dasauri yakoma ya zauna tareda cewa to *Leemah* ta ko zamuje dakina mu kwanta?.. ido tazaro tace kai! Hmm dina tareda kai zamu kwanta kenan fa?.. yace "eh mana to meye nifa mijinki ne ke kuma matata, shuru tayi batare da tace komai ba, yace to tashi muje mu kwanta can dakina kinji *Leemah* ta ahankali tace to amma kar kabari "Hajiyarmu tasani idan tasan tare muka kwana fada zatayi Mu kaji?.., dariya ce taku sa kwace masa amma sai ya dan ne yace kai! *Leemah* ta ai bazan bari tasani ba, tace to har da "Baffa da "lnna suma kar su sani kaji Hmm dina?..ta kareshe fadi tareda langab'ar dakai murmshi yayi tareda dagata ya rungume ahankali yace karki damu *Leemah* ta babu wanda zaya sani kinji?, tace to sannan suka fito yarufe kofar suka koma dakin shi suka haye faffad'en bed dinshi bayan yaimasu addu'a sannan ya rungume ta tsam ajikinsa tareda jan bargo ya rufe su, to asuba tagari *Habee-Leemat.* **** Ado kam koda su Saminu suka fito dashi saida suka wuce unguwan ni biyar tsakanin fadaman madan sannan suka jefar dashi gefen wani bola suka tafi abun su, misalin karfe daya na dare wasu gayu su hudu sun dawo shar holiyar su suna tafiya suna wakokin su, na mashaya zasu wuce ta gefen bolar sai suka ji nishi kamar mutun dasauri daya daga cikin su yace kai! gayu baku jinishin mutun tagurin nan ba?..daya yace yaji dukkan su sukace sunji, nan daya ya kunna touch wayar sa suka haska aikam suka ga ado, duk daya sha duka ligis hakan bai hana daya daga cikin su yaga ne ado ba domin kuwa dasauri yace kai! wannan ai Oga adonjana ne _haka suke kiran shi_ suka rufu akanshi kokarin sance shi suke saidai duk sun kasa kasan cewar babu wani me sauran karfi acikin su, sai daya daga cikin su ne yaciro wuka acikin aljihun sa ya yake sauri wani irin ajiyar zuciya ya sauke na tsantsar wahala, tambayar shi suke wanene yayi masa haka?.. amma tsabar azabar dayakeji yasashi kasa magana don haka sai suka dauke shi suka nufi gida dashi, inda biyu suka kama kafafu biyu kuma suka kama hannuwa suna tafiya suna faduwa kasan cewar duk abuge suke ahaka har suka isa gidan sa, suka jefar dashi suka b'ingire da bacci abinsu shikam ado be iyayin bacci ba domin yadda yaga rana haka yaga dare. *_Bayan sati daya_* ****** A cikin sati dayan nan kuwa wani irin shakuwa ne yashiga tsakanin *Habeeb* da *Leemarsa* duk da cewa babu wani abunda yashiga tsanani su tafan ni auratayya, saidai hakan be hanasu jin kamar su cinye junan su ba dan so da kauna kasan cewar komai tare sukeyi bacce ne cin abinci ne, shiga kichin kai! har da wanka saida *Habeeb* yasan yadda suka koma yi tare tun tana jin kunya har ta daina, school kuma dama tuni yake bin ta suna zuwa tare idan angama lectures su koma gida ko su tafi fadaman madan House su shakata abunsun gwanin sha'awa. Aban garen *Jana* kuwa ta shiga wani irin ya nayi narashin kasan cewa da d'a namiji, saboda duk wata hanya da zatabi don ta kasan ce da adonta *Habeeb* yabi ya toshe domin tun washegari da aka kawo mata sabuwar waya tasa sim da memorin ta me dauke da finafinan banza, layi ado tafar kira beje ba sai takira na Shafa shima be jeba saita ajiye wayar anan falon kasa tanufi sama, kafinta dawo sai *Habeeb* ya shigo yana ganin waya yadauka yashiga gallery yafara duba wa abunda ya gani ne yasashi saurin rintse ido, daidai lokacin data dawo su idota zaro ganin wayar ta ahannun shin shikam wani irin mugun Kallo ya watsa mata, tareda cewa ashe mugayen halin dakike aikata wa aboye suna dayawa to daga yau bazaki sake gani wannan wayar ba kuma kika sake kika ga yawa "Abba cewa na kwace wayar ki wlhy sainanu na masa abinda kikeyi aika tawa da wayar. Sannan kuma nagaya masa abunda kike yi aboye wanda ke atunanin ki bansan kina aika tawa ba ko?..sannan yashige daki abinshi yayinda ta zauna ragwaf cike data shin hankali. Bayan *Deeya* tagama kwanaki bakwai sai *Jana* takarbi girki, aran nan tasa me aiki tagi girki saidai ko kallonin da abinci yake *Habeeb* be yiba, asalima *Deeya* yace ta dafa masa wani abinci yaci. koda dare yayi *Jana* taje dakinsa sai yace mata shi baya da lafiya don haka babu wani abunda zaya iya yimata tafanni auratayya shiyasa tashi gawani irin yanayi domin kuwa bazata iya rayuwa ba tareda d'anamiji ba gashi tunda ga ranan dayace mata baya da lafiya duk ranan girkin ta haka yace mata shiyasa tafara tunanin menan mafita domin daita na bukatar taji namiji a tareda ita wannan kenan. **** Da misalin karfe 9:40pm na ranan Juma'a *Habeeb* da *Leemarsa* na gani sun fito cikin wata dakakkiyar farar shadda wacce tasha aikin wuta, shiyasa riga da wando iya guiwa anyi mata aiki da zare brown yayi kyau sosai, kanshi ba hula ita kuma *Deeya* riga da siket tasa itama da brown din zare akai mata aiki tasa gyale brown takalmi da jaka suma brown kai! gaskiya *Leemah* ta tayi kyau sosai, sai kamshi suke zubawa sun fito tsaf cikin shirin fita kasan cewar yau su *Deeya* zasu fara test shi kuma yaune *Habeeb* yagama shan magungunan shi don haka yake so yaje *Harees* yasake duba lafiyar. Cikin nutsuwa suke tafiya suna fira gwanin sha'awa hannun su sarke da juna, part din Hajiyarmu suka shiga bayan sun gaida su sannan suka fito suka shiga part dinsu lnna suka gaida su sannan suka fito suka tafi.Bayan sun sauke *Deeya* aschool har *Habeeb* zaya tafi sai tayi saurin rike masa hannun riga da sauri yajuyo ya kalle ta cikeda shagwaba ta rungume shi tare dacewa pls Hmm din na kadawo dasauri kaji kaga yau my sweet *"Feeya* ba zata zo ba, kuma test din bazamu dade ba zamu fito kuma ni banason zama ni kadai kaji?.. murmushi yayi tareda sake rungumeta tsama jikin sa sannan yace karki damu *Leemah* ta dana gama abunda naje yi zan dawo very soon kedai ki rubuta test da kyau kinji?.. tace to kiss yaimata agoshi sannan ya tafi asibiti. Koda *Habeeb* ya'isa asibiti ya iske *Harees* da mutane marasa lafiya sosai don haka saida yajira shi ya sallame su tukun, sannan *Harees* yad'ibi jinin *Habeeb* da fitsarin sa yafara gwadawa cikin kan kanin lokaci yagama komai inda yafitar da result, sannan ya zauna tareda kallon *Habeeb* Wanda shidin ma kallon shi yake, cikin sanyi jiki *Harees* din yace... *_Pls kuyi hakuri da typing errors_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 5⃣5⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* *_Innalillahi'wa'inna'ilaihirraju'un kullimafsin'za'ikatulmaut!!!!_* _*Wannan page din sadaukarwa ne ga my best friend👩‍❤‍👩 Maryam Muhammad miss Mamman gas*_, _*don girma Allah Ina rokon👏🏽 duk Wanda ya karanta page din na yaimata Addu'a domin Allah yaimata rasuwa yau kwana bakwai kenan*_😭 _*tabar yara biyar, ya Ubangi Ina rokon ka*_ 👏🏽 _*don tsarkin mulkin ka don darajar fiyayyan halitta Allah kajikan maryam, kasata huta karaya abunda*_ _*tabari*_ _*ya Allah kasata aljannar firdausi*_ _*ma dauwamiya tareda kulluhin musulman*_ _*dasuka rigamu gidan gaskiya, ya Allah idan tamu tazo kasa mucika da imani kabamu ikon tashi dashi ameeeen*_👏🏽 _*yarabbi, I miss u l really miss u so muchhhh my besty Maryammm.*_ 😭😭😭😭😭😭😭 ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem!*_ _NOT EDITS_ _Congrats_ Dan'uwa yafadi yana murmushin shakiyanci tareda mikawa *Habeeb* hannun, shima hannun ya mika masa yana me sauke ajiyar zuciya, tareda cewa _thanks_ Dan'uwa amma fa kabani tsoro wlhy yadda naga jikinka very cool sai nayi zato ko har yanzu akwai sauran ciwon ne a tareda ni. Dariya *Harees* yasaki me cike da farin ciki naganin *Habeeb* yarabu da wannan mugun ciwo, sannan yace a ah Dan'uwa babu sauran ciwon komai atareda kai kawai nadai yi haka ne don na zolaye ka, murmushi *Habeeb* yayi tareda cewa aiyayi maka kyau nima zan rama Ai, yace am so sorry Dan'uwa aibamu haka KO?..dariya *Habeeb* yayi tareda cewa "eh zakace haka aibayan kagama latsani I hope dai yanzu komai normal KO?.. *Harees* yace Insha'allah babu komai sai aje aci angonci lafiya, yafadi tareda mika masa hannun suka tafa suna dariya *Habeeb* yace Hmm kaida bari aini badan lokacin sallah juma'a yakusa ba da yanzu zan zanje nafara cin angonci na, amma bari mudawo masallaci kagani. Ido *Harees* yazaro tareda cewa kai! Dan'uwa tun yanzu saika ce abun gudu, yace Dan'uwa kenan sai kace baka sannan matsalata ba?..kuma ainayi kokari yaufa _four week's_ kenan rabona da mace, duk dai inadan zage zafi kad'a ta wani gurin *Harees* yace gaskiya ne Dan'uwa kayi kokari koni da bani da matsala iri taka gaskiya bazan iya _four weeks_ ba tareda "mace ba, saidai inda wani babban lalura kamar irin taka din nan. *Habeeb* yace to kagani yanzu dai bari na tafi *"Leemah* ta nacan tana jirana, yafadi tareda mikewa shima *Harees* din mikewa yayi tareda cewa, to nima ganinan zuwa sai mutafi masallacin gaba daya ko?.. *Habeeb* yace Ok" sai kazo har zaya tafi sai *Harees* yace to yau ko zaka samu zuwa Soron da gudun Fulani?.. Dasauri yace wah! tabdi ai wlhy ba zanje Soro da gudun Fulani yau ba saidai kuyi ta tafiya, amma nikam yau angoncina zan tsaya na ci wlhy. dariya ce ta kwace wa *Harees* sosai harda rike ciki sai dayayi me isarsa tukun sannan ya tsaya, *Habeeb* din na kallon shi. Sannan yace Kai Dan'uwa har dasu shan wlhy yace "eh domin dai kasan tsawa shekarun dana dauka inason *"Leemah* ta, wanda sannu ahankali yarikide yakoma zallar kaunar ta me yawa Wanda ahalin yanzu babu inda ba kaunar ta acikin jinina, sannan kasani aduk inda so da kauna suke tsakanin mace da namiji to dole ne sai ansa mu sha'awa,agurin ko?.. yace haka ne.yace to wlhy Dan'uwa sha'awar *"Leemah* ta yakai makura a tareda ni, Kai! kamar ma karka tabbatar mun dacewa na warke sainaji wani irin matsanancin feeling dinta" yasake kamani sosai, wanda har inajin wani irin abu yana yawa acikin jikina, kai! Dan'uwa bari dai nata kai tamaka wlhy inaji idan har yauban kasance da *"Leemah* ta ba, to komai yana iya faruwa. Ajiyar zuciya *Harees* yayi tareda murmushi sannan ya bubbuga kafadar *Habeeb* din, sannan yace karka damu Dan'uwa babu abunda zaya faru sai alkhairi kaidai kawai kabida "ita ahankali kasan yarinya ce" ba zata iya daukar bukatar ka alokacin guda ba, sai sannun a hankali zata iya dakai, yace kar kaji komai kasan "itadin *RUHI* nace so bazanyi _Hot_ dinta ba, saidai kuma idan har zatayi mun *GARDAMA* to zan ajiye *TAUSAYIN* ta kad'an agefe nasa marwa kaina nutsawa idan yaso daga baya nayi lallashi kagane ai, ya kareshe fadi yana sakin wani shu'umin murmushi tareda daukar wayoyin sa dake kan table yace da *Harees* sai ka zo. Dasauri yace jirani mutafi tare tunda 1:30pm tayi, Dakarfi *Habeeb* yace _what?_ dai-dai lokacin da ya'isa bakin kofar fita tareda duba kyakkyawan agogon dake daure ahannun shi yace Oh! _shatttt!,_ yanzu har 1:30pm tayi aikam nasan *"Leemah* ta na can tafito tana jirana tunda tace 11:30pm zata gama test, *Harees* yace to bari nazo muje mu dauko ta idan muka ajiye ta gida sai mutafi masallaci, yafadi tareda kwasar wasu takardu da kuma jakar lapton da wayoyinsa, sannan suka fita suka nufi school din don dauko *Deeyar.* ******* Koda suka isa school din sun iske *Deeya* tacika b'am da fushi kiris take jira ta fashe kuka saboda, haushin dadewa datayi tanajiran *Habeeb* bezo dawuri ya dauketa ba,don haka tana bango shi zuwa ta jiya baya, murmushi yayi cikin ta kun kasaita ya'isa gurinta ya rungumeta ta baya, tareda fadin Oh! my *Leemah* am sorry kinji?.cikin kukan shagwaba tace ni ba ruwana dakai, tunda kamanta dani agurin nan tun dazu fa nake taji ranka. Juyoda ita yayi gabanshi tareda cewa no *Leemah* ta idan har zan manta dake to tabbas zan manta dakai na, kinga dan'uwa can shi ne ya tsayar dani munata surutu shiyasa ban zo dawuri ba, dai-dai lokacin da tadago kai tana kallon inda *Harees* din yake tsaye jikin mota yana sa kar mu su murmushi, dasauri *Habeeb* yace Lah! *Leemah* ta kalli yanai mana dariya, murmushi tayi cike da kunya ta tura kanta a kirji shin cikin zolaya yai mata rad'a dacewa sorry andubu, cike da shagwaba take dukansa akirji da hand book din dake rike a hannun ta, tana fadin kai ko?. Banason wannan sunan fa murmushi yayi tareda rungumeta tsama akirjinsa yanajin tsantsar kaunar ta da sha'awar ta suna ratsa sassan jikinsa, ahankali yace to sorry *Leemah* ta na daina mutafi ko?.. kaita gyada sannan suka tafi. Bayan sun sauke ta kofar gidansu *Harees* domin tace gurin sweet *Feeya* zata, Sannan suka nufi masallaci. Kamar ko wacce Jumma'a idan sun gama cin abinci dukkan su sai sutafi Soro da gudun fulani ziyara kamar yadda suka saba, suna shirin tafiya kenan sai *Habeeb* ya tsaya daga baya yana sosai k'eya Abba ne ya juya ya kallon shi yace lafiya?.. naga kana jada baya, Cikin jin nauyi yace Abba ni yau bazan samu zuwa ba, yace saboda me?..yace Abba akwai wani abunda zanyi ne shiyasa, kallon *Harees* Abba yayi yace wai haka ne *Hareesu?..* shima cikin jin nauyi yace "eh Abba, Abban yace to shikenan Allah yabada sa'a to ku mutafi, mota biyu suka cika daya tasu Abba daya kuma ta escorts *Habeeb* yana tsaye suka tafi Sannan yanufi cikin gida. *Deeya* ce zaune a falon kasa ita kad'ai tana kallon wani India film kasan cewar ta dawo tun dazu, kuma dama *Habeeb* yace duk wacce keda girki ita ce zata ringa zama afalon kasa, wacce bata da girki ta tsaya falon sama. Jin sallamar *Habeeb* din ne yasata tashi dasauri taje ta rungume shi tareda fadin oyoyo Hmm dina sannu da shigowa, dagata yayi yana juyi da'ita tareda fadi yauwa *Leemah* ta yakike?..cikin dariya tace lafiya lau Hmm dina, dai-dai lokacin da ya zauna a kushin tareda zaunar da'ita akan cinyar shi cike da farin ciki yahade bakinsu guri guda yana tsotasa, saida yasha bakinta son ranshi sannan yacire bakinsa daga nata, Ahankali tace *Leemah* ta kinsan meye?.. Kai ta gyada murmushi yayi tareda cewa *Leemah* ta yau inajin wani irin matsananci farin ciki, itama murmushi tayi tareda cewa nima haka Hmm dina, dasauri yace da gaske?.. tace yep cike da zumud'i yace to me kika tanadar mun?..yafadi yana tura fuskar shi tsakanin kirjinta yana shakar daddad'an kamshin turaren ta yanaji wani irin shaukin kaunar tana wanda tuni ya kashe masa jiki, ido ta lumshe tana sakin murmushi tareda tura hannun ta daya cikin lallausan kashin kanshi tanaya mutsawa, sannan hankalik tace ummmmh! to Hmm dina mekake so?.. ahankali yadago kai ya kalleta da kyakkyawa idanun shi dasuke rikid'e da zallar kaunar ta da kuma tsananin bukatar ta, ahankali yace...... *_Kuyi hakuri da wannan da kuma jina shuru da Ku kayi kwana biyu,hakan yafaru ne saboda rasuwa da'akai mun shiyasa ban samu zama nayi maku typing ba nagode_.* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [7/4, 12:23 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 5⃣6⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* *_Wannan page din naka ne nabaka KYAUTAR shi kayi yadda kakeso dashi wato SALLU BHAI MISBAHU 4REAL👕, nagode sosai DA kulawar ka agareni Allah yabar kauna da zumunci ameen_.* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem!*_ NOT EDITS Komai kika bani inaso *Leemah* ta musamman ma kanki pls kibani kanki *Leemah* ta Ina tsananin bukatar ki kinji?..cike da kuruciya tareda rashin gane inda zancen shi yadosa, tace Kai! Hmm din na to aini din; takace anriga anbaka ni tun ranan da'aka haifeni ko?.. Kyakkawan murmushi yayi tareda tura fuskar shi awuyanta yana shakar kamshi body spray din da tafesa wanda yahad'e da humra da tashafa, shakar kamshi yake sosai yanajin wani irin sonta da sha'awar ta suna sake bibiyar sa, ahankali yace tabbas haka ne *Leemah* ta rana ita yau hakan yafaru, ranan da banza taba mantawa da'ita arayuwata ba, ranan dana kamu dason kyakkawar yar jaririya Dana dauka acikin shawel, dariya ce takwace mata tareda cewa Kai! Hmm dina to aidai yanzu na girma don haka adaina fid'in andauke ni acikin shawel ehee, cikin dariya yace da gaske *Leemah* ta kin girma?..tace "eh mana yanzu fa l am 17 yeas old yace yesss my *Leemah* amma fa sauran two months kicika 17 din, tace to aidai na kusa ko?.. yace yesss to oya shows me u growing kinji tawan?.. yafadi tareda rungume ta sosai akirjin shi kamar zaya maida ita cikin sha, hakan ne yasa tasaki wata yar Kara wadda tasashi saurin dagoda rinannu idanun shi tareda zubasu akan ta sannan ya sassauta rungumar dayai mata. cikin wata rikitacciyar murya yace meya faru *Leemah* ta?..baki ta turo cike da shagwaba tace to bakai bane kayi _hug Dina very tied_, murmushi yayi yace to am sorry *Leemah* ta tsananin kaunar ki Ce tasa nakeji kamar nabude kirjina nasaki ciki, hankali tace Hmm din na nimafa ina tsanani kaunar ka irin sosai-sosai din nafa, tafadi tareda tallabe fuskar shi da hannun ta sannan tace Hmm din na meyasa mu idanun ka?.. kuri yai mata da ido a ranshi yana fadin tsananin bukatar ki Ce, afili kuma yace bacci nakeji *Leemah* ta muje muyi wanka mu kwanta tace to muje, cak! yadauke yana cewa Kai! ashe dai da gaske *Leemah* ta, ta girma domin naji yau takara nauyi dariya tayi tace ah! bana fada maka ba, yace haka nefa to ai shiyasa nakeso yau ki muna mun girman nan. tace to zan muna maka dasauri yace really?..tace yep, yace _I like it my doll girl_ dai-dai lokacin da suka shige dakin shin suna kyalkyata dariya a gwanin sha'awa. Tsaki *Jana* tayi dake labe acan falon sama kasan cewar tun shigar *Habeeb* take kallon duk abinda sukeyi, ire-iren abu-buwan da ke faruwa kenan tsakanin *Haberb* da *Deeya* aduk rana girkin ita *Deeya* din, Wanda hakan ba karamin kona mata rai yakeba still tsakin ta sakeyi tareda zama tana hura hanci kaman kumurci, sannan ta tura hannun wanta duka biyu acikin uban attachment din data kima akanta wanda akalla zayakai kusan wata biyu kenan bata cire ba, wani irin kazamin sha'awa takeji gawani zafi data keji acikin ZUCIYAR ta gaba daya bakin ciki yagama cika mata ciki, dakarfi ta furta iskanci banza da wofi kawai sai kuma tayi shuru can kuma sai tace to wai me *BB* yake nufi dani ne?..ya daina biya mun bukata ta sannan ya hanani fita ko'ina, tsaki tayi mtss tareda cigaba da cewa to ni wlhy bazan yadda ba dole ne yau nasamar wa kaina mafita, haka kawai vazan zauna ina cutuwa ba eheee sannan ta tashi fukusun-fukusun tashiga daki tareda turo kofa da karfi. *_To bari muleka Adonjana daya sha suburbud'a😂 agurin BB smart MAZAN fama na Haleematus-Sadeeya._* Aban garen Ado kam saida yakwashi fiye da sati yana jinyar raunikan dayayi, wanda aciki har da targad'e biyar uku akafa biyu ahannu, _nikam nace yayi arziki ma da bai karye ba lol,_ Sannun ahankali ado yake jin sauki da taimakon abokansa Wanda sunyi-sunyi sukai shi asibiti yakiya dan haka sai suka kyale shi suka samo wani nurse yana duba shi suna biyan shi, to ba laifi yana jin sauki, saidai kafa daya kam sai ahankali domin ta kumbura shiyasa ma baya fita ko'ina, yayinda ZUCIYAR shi take cike da daukar fansa akan abunda *Habeeb* yaimasa, domin shi mutune me matukar rikoda duk abinda kai masa in hairan insharran, don haka tunda faruwan abun yake tunanin ta yadda zaya dauki fansa, kamar yanzu mashi kad'ai a daki kwance idon sha rufe kamar meyin bacci saidai kuma ba bacci yakeba, asalima hannun shirike yake da kyallen sholi-sho yana zuka. Ahankali yabude idonshi dasuka kad'a sukai jajir, murmushi yafara yi sannun ahankali, kuma yacigaba da dariya tun yanayi ka'danka'an har yafara dayawa sosai yake kyalkyala dariya tamkar mahaukaci sabon kamu, saida yayi dariyar me isarsa sannan yabari sai kuma yadaure fuska tamkar be taba sani wani Abu wai shi dariya ba, dakarfi yafurta karya ne wlhy cikin maganar shi tama shaya yace Kan uba akan *Jana* za'ai mun haka?..tab! ai billahillazi sai na rama, dan uban mutun ai *"Janar* dama tawa ce domin nine mutun nafarko da yafara sani ta ya' mace, kuma tunda na lashi zumarta wlhy babu uban daya isa yahanani cigaba da lasa wlhy ya kareshe fadi tareda shekewa da dariya, yace tabbas sai nadauki fansa sannan yacigaba dazukar sholi-shodin sa cikin nutsuwa. *Jana* kam tana shiga daki tafada kan gado tareda fara shafar kanta kamar yadda tasaba, sannu ahankali ta gangara da hannun ta kasan ta tafara fingering din kanta, _*Wa'eyazubillahi batako tsoron jinnil ashikh ya shigeta, ya Ubangijin mu Allah kai mana tsari da, aikata ire-iren wayan nan muyagun ayyukan ameen.*_ Saida *Jana* ta dauki tsawon lokaci tana aikata wannan kazami aikin sannan tabari, bayan ta tabbatar ta gamsu sannan ta tashi tashiga toilet tayi wanka tafito, tashirya cikin riga da zani na atamfa bata tsayayin kwalliya ba, saita yafa dan karamin gyale tareda daukar pos dinta tafita, security suna tsaye ta wuce tanufi bakin _get_ har zata bude kofa sai baba megadi yafito da sauri yace Hajiya kinsan yallabai yace" kar na sake bari kifita, Dariya tayi tace lah! baba aishi" yabani izinin fita dama zan shiga gidan "Baffa Al-mustafa ne na gaida su", dasauri yace to to to Hajiya a dawo lafiya yafadi tareda bude mata kofa ta fita tareda cewa to tana sakin wani shu'umin murmushi. *Habeeb* da *Deeya* kam suna shiga dakin shi sai suka cire kayan su, suka nufi toilet don yin wanka, bayan su gama sai *Habeeb* yace suyi alwala inda da sauri *Deeya* tace kai! Hmm din na ai lokacin sallar la'asar beyi ba fa, yace "eh haka ne kuma fa to muje muyi lafila raka'a biyu ko?..tace to bayan sunyi alwalar sun fito sai suka feshe jikinsu da turaruka masu sanyi kamshi, sannan yasa wata farar riga iya guiwa gabanta budadd'ene saidai tana da igiyar da za'a kama akulle ta baya, sannan yadora jallabiyya milk color asama ita kuma tasa wata milk din riga me hannu shimi itama iya guiwa ta tsaya, sai tasa hijab zumbulele wanda yarufe mata har kafa sannan yaja su sallah. Bayan sun idar sai yajuyo yadora hannunshi a kanta yai addu'a, sannan yafara yi mata wasu yan tambayoyi akan addini cikin jin kunya take bashi amsa, musamman tambayar karshe dayai mata akan wankan Janaba wanda saida taji faduwar gaba tareda tsoro, domin dai itaba jahila bace tasan kome ake nufi da wankan Janaba tunda anyi masu bayanin sa a islamiyya. Bayan yagama yimata tambayoyi sai yamike yacire jallabiyyar, sannan ya dagata itama yacire mata hijab murmushi yayi ganin tsoro karara ya bayyana fuskarta Daukan ta yayi cak! yadora akan gado ya kwantar da'ita tareda yimata runfa, cikin hikima ya kauda tsoron ta hanyar yimata cakulkuli yana fadi yauwa *Leemah* ta nuna mun girman naki nagani, dariya tafara tana fadin to tsaya nanu na maka yace "a ah bazan tsaya basai kin muna mun, Cikin dariya tace Hmm din na ka tsaya konima na rama cakulkulin, cike dazumudi yace rama *Leemah* ta aikam take tafara yi masa tana dariya shima dariyar yake me cike da wani irin shaukin kaunar ta, sai kuma suka cigaba da yan wa sannin su da sukeyi a duk lokacin da zasu yi bacci, sannu ahankali wasan yarikid'a yakoma wani irin kala na musamman wanda *Deeya* batasan dashi ba sam, hakan ne yasa gaba daya jikinsu yadauki rawa musamman ma ita. Cikin rawar murya zatayi magana ya hanata ta hanyar fadin shitttttt!, cikin wata rikitacciyar murya ahankali yace yi shuru *Leemah* ta zanyi mana addu'a kinji?..cike da tsoro ta gyada Kai, ahankali yafara addu'ar saduwa da iyali hakan yasa ta rufe ido tareda cikin wani irin yana yi ahankli tafara jujjuya kanta, domin jitayi wani bakon al'amari yana kokarin shiga jikinta,yana gama karanta addu'ar sai yahad'e bakinsu guri guda tareda Jawo bargo ya rufe su. _Ayya su Leemah za'a shiga samun many lol, to mudai sai mu ce a fito lafiya *Habee-Leemat* 😀._ *Jana* kam tana fita sai tanufi gidan Baffa Al-mustafa kamar zata shiga sai kuma tafasa tabi wani lungu,dazaya hadata dawani karamin titi,tana isa bakin titin saiga wani me a dai-dai ta shi kadai ba fasinja dasauri ta tare shi ta hau tareda fadi masa anguwar dazaya kaita, suna isa tabude pos taciro kudi dubu daya taba shi yace Hajiya nawa zan dauka?..tace nabaka duk yace yagode tareda wucewa ita kuma tashiga gidan ado. Kwance ta'iske shi domin har yanzu kafarsa guda ta nayi masa ciwo sosai, dakyar ma idan bakariya bace tunda anyi gyaran targad'e har yanzu abun yaki, ido tazaro ganin jikin shi duk ciwo ga kafarsa guda ta kumbura dasauri ta karasa gurin shi cikin tashin hankali tace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [7/4, 12:24 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 5⃣7⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Wayyo Allah nashiga uku ni *Jana* meyasa meka adona?..ta kareshe fadi tareda kokarin rike hannun shi, wani uban tsawa ado yadaka mata Wanda yasa tayi sauri dauke hannun ta yayinda jikinta yadauki rawa, Cikin tsawa yace keeeee! mahaukaciyar ina ce eye.. bakiga banida lafiya bane?.. Cikin rawar murya tace don Allah kayi hakuri wlhy ban sa baka da lafiya ba, Cikin masifa yace to daman Ina zaki sani tunda baki damu da niba yau kusan sati biyu dana had'u "dayan' fashi sukai mun dukan tsaya, ke kina can lunkume gidan wannan shegen mijin naki me siffan *ZAKI* shine kokile koni saboda kin maidani matsiyaci ko?.. _*Nikam nace su ado anji MAZA har ana shafata karya*.😂_ Itakam dasauri ta zauna kusada shi tareda cewa wlhy ado na ba haka bane, ni bansan ka ha'du da yan'fashi, sannan kai kasan na damu dakai fiyeda mijina. Wani shu'umin murmushi yayi sannan yace da gaske *Jana* ta?.. Da sauri tace wlhy kuwa adona tun ranan da *"BB* yatafi dakai nake kiran wayar ka amma ban samu ba, sannan *"BB* ya kwace wayata ya kuma hanani fita ko'ina, yace lallai mijinki ya zalince ki sosai tace aiban taba sanin shi" mazalinci bane saida yakara wannan auren, sai cin amanata yake yanzu hakafa yadaina kusanta ta wai bashida lafiya, wani irin bakin kishine ya turnike ma ado kahon zuci. Cikin wata irin murya tace don Allah adona ka taimake ni wlhy ina cikin wani hali, da karfi yafinciko ta jikinsa yafara zuba mata wasu irin matsiyatan kiss, itama tafara mayar masa da martani jikinta sai rawa yake tana kokarin kan hannun ta kasan shi, Cikin masifa yatureta tareda cewa uban me kike nufi?..Cikin rawar murya tace don Allah Adona ka kusancen, harara ya zabga mata tareda cewa kina hauka ne taya zan kusanceki alhalin kafata batada lafiya, dasauri tace to don Allah kayimun wani abun dazan samu sauki daga abunda nakeji. Tsaki yayi yace to ai saiki matso sannan ki kwance wannan daurin zanin don bazanyi wahala gurin kwance shiba sannan nayi wahalar biya maki bukatar ki kinji ko?..aikam dasauri *Jana* tayi yadda yace" jikinta sai rawa yake, take ado yafara yimata wani irin abu Wanda bakina bazaya iya fadi ba, _"Wa'iyazubilla, Dasauri nafita Ina fadin Allah ya shirya._ Saida ado ya tabbatar *Jana* ta gamsu sannan ya kyaleta bayan ta gyara zanin ta tareda yafa gyalen, tace nagode adona zan tafi sai nadawo Allah yakara sauki, pos din hannun taya fisge tareda bud'ewa yana watsa mata harara dai-dai lokacin daya ciro kudin ciki, yana fadin wai kina nufin haka zaki tafi kibar ni?..dubu goma sha daya yakirga, tsaki yayi yace kina matar sanata amma kike rike yan wannan kudin, murmushi tayi tace karka damu idan zan dawo zanzo da masu yawa yanzu ma sai ka ban dubu daya na hau mota saboda banzo datawa motar ba, tsaki yayi badan yasoba yabata dubu dayan sannan tayi masa sallama tafita. "Unguwan su shafa kawar ta tanufa zata shiga gidan kenan sai ga shafar tafito da'alama fita zatayi, Shafa tace a ah kai! kaga matan manya masu gari ashe kina ganuwa?.. hararan ta *Jana* tayi tareda fadi "eh tunda baki so gani na bakin ce haka, tace wah? tab ganiki Kam aisai manya irin ku idan nakira wayar ki bata zuwa naje gidan ki mijinki yaimu rashin mutunci ruwan ruwa kamar be taba ganina ba, ya hanani shiga gidan yakuma ce idan yasake ganina sai yasa anyi mun dukan mutuwa, shiyasa nace bazan sake zuwa ba saboda ban shirya mutuwa yanzu ba. *Jana* tace Hmm aikwana nan *BB* yana tabka mun walakancin, nan tafada mata duk abunda yake mata, tace tab lallai shine kike zaune?..tace ai shiyasa nazo gurin ki Neman mafita Shafa tace muje nima ne man mafitar zani guro wani sabon boka nace" aikin shi kamar yan kan suka *Jana* tace yauwa muje nan suka Kama hanya suka tafi. kata _Nikam nace Allah ya shirya masu hali irin masu Ameen._ ****** Karfe 5:00pm agogon dake manne abangon bedroom din *Habeeb* yabuga, wanda karar bugawar ne yadawo da *Habeeb* daga duniyar daya shiga, ahankali yakoma gefe yana sauke wani irin numfashi me dauke da matsanancin farin ciki irin wanda be tabajin saba arayuwar shi yayinda yakejin wani irin mahaukacin sabon *SONTA da KAUNAR TA*, ahankali yakajo ta jikinsa. Cikin wani irin murya me cike da tsan-tan farin ciki, yake fadin *Leemah* ta nagode! nagode!! nagode!!! sosai da farin ciki daki kasha yar dani Allah yayimaki albarka yabiyaki, pls *Leemah* ta kifadi duk abinda kikeso zanyi maki kinji?.. *Leemah* ta. Shuru bata amsa ba hakan ne yasashi tashi dasauri yana fadin *Leemah* ta, tanajin shi saidai tsabar galabai ta Da tayi yasata kasa amsa masa, saboda gaba daya jitake jikinta yanayi mata ciwo musamman ma kirjinta ta da kasanta. Cigaba yayi dakiran sunan ta yana girgiza ta cike da tashin hankali domin gani yai ma kamar bata numfashi, dakarfi yace pls *Leemah* ta open u eye's kinji?.. jin yaci gaba dakiran sunan ne Cikin tashin hankali yasata fashewa da wani irin kuka me cike da shagwaba tareda matsanancin galabaita, ido yarintse domin jinzafin kukan ta yake har cikin *ROHIN* shi ajiyar zuciya yayi, tareda rungume ta tsam-tsam akirjin shi yana shafar lallausan kashin kanta daya barbaje agadon bayan ta, Cikin sanyi murya yafara lallashin tada fadin kiyi hakuri *Leemah* ta bada sonrai na nayi _hot_ dinki ba, tsananin *SONKI* da *KAUNARKI* ne tareda matsanancin sha'awarki suka saniyin haka Wanda, bani da zabi akan abunda rohina da gangar jikina suke so face na basu abun na, don Allah kiyi hakuri kibar kukan nan haka *Leemah* ta wlhy jin kukan ki nake kamar anadiga mun ruwan dalma a *ZUCIYATA.* Bata daina kukan ba kamar yadda ya bukata saidai ahankali take rage sautin sa, ahankali yasa hannun shi dukka biyu yadawo fuskarta wacce tayi jajir, idon ta rufe suke saidai hawaye kam sai zuba suke tayi tamkar anbud'e fanfo, kuri yaimata da ido yana kallon fuskar ta zuwa cute mouth din ta wanda yake pink, wani irin matsanancin *SONTA* yakeji tareda tsanani tausayi ta, hawayen yafara share mata da harshen sa har yahad'e bakinsu wanda yasata yin shuru tana sauke ajiyar zuciya, tsawon wani lokaci sannan yacire bakin shi daga nata yana sauke ajiyar zuciya, sannan yace am sorry *Leemah* ta Ina zuwa kinji?... yafadi tareda kwantar da ita sannan yasa riga yatashi yanufi toilet ruwan zafi yahad'a mata, sannan yadawo yadauke ta cak! yanufi toilet din da'ita sai cikin kwanon wanka yadireta yar kara tasaki jinta cikin, ruwan zafi cike da tausayi yake fadin sannu sannu *Leemah* ta kinji?, sannu ahankali yake mata wanka tana ta kukan shagwaba shi kuma sai zuba mata ruwan sannu yake har yagama mata, sannan yace tayi wankan tsarki yana zuwa. Bedsheet din yaje yacire yasa wani sannan yakoma toilet din tsaye ya'isketa daure da tawul ta jingina da bago sai rawar sanyi take alamar zazzabi yanason kamata, Dasauri yakara sa gurinta yana fadin *Leemah* ta me yasameki?..cikin kukan shagwaba tace Hmm din na sanyi nakeji, cak! yadauke taya fita da'ita daga toilet din yana fadin am sorry *Leemah* ta, bakin gado ya zaunar da'ita yanafa din sannun kinji *Leemah* ta. A c yakashe yakunna room heater sannan yanufi wedrof yabud'e yadauko mata wata doguwar riga fara, yasa mata tareda hijab sannan yace bari naje nima nai wanka sai nazo muyi sallar la'asar sannan na baki magani kinji?..kai ta gyada yayinda hawaye ke kokarin zubowa. Bedad'e a toilet din ba yafito wani abun mamaki shima sanyi yakeji, jallabiya yasa yana fadin *Leemah* ta kinga nima sanyi nakeji tashi muyi salla sai mu sha magani ko?..kai ta gyada masa tareda tashi dakyar. Bayan sun idar da sallah sai yadauko maganin zazzabi panadol, yabata tasha shima ya sha sannan, yadauke ta yadora akan gado shima yahau yajata ya rungume tareda Jan bargo yarufe Rabin jikin su dashi, Cikin sanyi murya yace am sorry my pure wife kiyi bacci kinji?..kaita gyada tareda lumshe ido, ahankali yake shafanta har bacci yafara fisgarta. Shikam *Habeeb* kogin tunani yafad'a, har aranshi yana fadin ashe dai da gaske ne da'ake fadi "mata suna suka tara, tabbas yau ya tabbatar da hakan akan *Leemarsa* hakan ne yasa shiyin lallausan murmushi yace u are the best my *Leemah,* can kuma sai wata zuciya tace wai yanzu idan ka kama *Leemarka* dawani suna aikata abunda kaga *Jana* ta aikata wa dawani ranan ya zakayi?..da karfi yafurta *MUTUWA.* Can kuma sai yace no *Leemah* ta ba zafa taba aikata haka ba Insha'allah, wani irin azababben ki shin tane ya turnuke shi har yanaji wani irin zafi azuciyar ahankali yace *Leemah* ta kinyi bacci ne?..Cikin yanayin bacci tace um-umm, yace _do you know what_?.. Cikin rawar murya tace noooo!, murmushi yayi me dauke da tsanani farin ciki yace _l Love you l really Love you_ *Leemah* ta l Love you more than Love anything in my life, Cikin sanyi murya tace me twooo Hmm Dina, amma karka sake yi mun wannan abun ni banaso ta kareshe fadi kamar zatayi kuka, dasauri ya dagota cike da tsoro yace *Leemah* ta wani abune bakiso?..Cikin rawar murya irin ta me sanyi kuka tace... *_Don Allah kuyi hakuri da wannan kwana biyu ina busy ne, sannan gaskiya comments din ku yayi low_.😞* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [7/4, 12:24 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 5⃣8⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Umm-ummm wannan abun mana dakai mun Ina ta cewa ka daina, amma ka kiya kuma fa akwai zafi ta kareshe fadi cike da shagwaba yayinda hawaye yabiyo fuskar ta sharrrrr. Murmushi yayi domin ya fahimci abun take nufiya, sannan yasa hannun shi duk biyu ya tallebo fuskar ta ahankali ta lumshe idon yayinda yasa harshen sa yana share mata hawaye, ahankali yace am so sorry *Leemah* ta saida kuma fa shi wannan abun yanzu aka fara, Dasauri tabude ido tareda zarosu cike da wani irin tsoro tace yanzu aka fara kace?.. Murmushi yayi tareda kashe mata ido daya yace yesss *Leemah* ta, bakisan shidin yana daya daga Cikin manyan kinshikin aure ba?.. kuma fa shine abu nafarko dayake kara kauna da shakuwa tsakanin ma'aurata *Leemah* ta. Kuka tasaki me cike da shagwaba don har tana shura kafafunta tareda dan dukan shi akirji cike da wauta tace to nidai duk abunda zakayi mun kayimun na yadda amma banda wannan, gaskiya kar kasake yimun shi banason shi akwai zafi sosai, Dariya yayi me cike da nishad'i aranshi kam yanason wauta da shirme irin na *Leemarsa* rungume ta yayi sosai akirjin shi, sannan, yace *Leemah* ta idan har kikace karna sakeyin wannan abun mutuwa zanyi, amatukar firgice tace mutuwa kuma Hmm din na?..yace "eh *Leemah* ta "KO kina son na mutune?..cike da shagwaba tace a ah ni banason ka mutu kabarni, yace to ki yadda na sakeyi tace to aida zafi kuma fa harda ciwo naji ga jikina sai ciwo yake mun, yace kiyi hakuri *Leemah* ta maganin Dana baki zayasa ki dainajin ciwon kuma dama na farko sai kinji zafi, Sannan dama haka ne duk wata mace yar mutunci datarike tarbiyyar da'iyayen ta sukai mata har takai budurcinta gidan mijinta, sai hakan yaka sance da ita saidai gabaya, idan an cigaba dayi bazataji zafi ba, koke idan na cigaba dayi bazakiji zafi ba, ahankali tace da gaske?..yace Allah *Leemah* ta dadima zakiji, Baki ta turo ba tareda ta sake cewa komai ba, saidai tasake shigewa jikinshi ta kwakume shi yayinda ta lumshe idonu ta tana shakar kamshi body spray din shi, hakan ne yasa shi cigaba da manmatsa mata jiki tareda bubbuga bayanta Cikin sigar lallashi yake fada mata dad'ad'an kalamai masu ratsa zuciyar me sauraro aikam sai gashi tana sakin kyakkyawa murmushi, Ahaka har bacci me dadi da nutsuwa yadauke su yayinda kowane zuciyar shi cike da tsananin kaunar Dan'uwan sa, musamman *Habeeb* da yakejin kamar ya maida *Leemarsa* Cikin ciki don tsan-tsanr *KAUNAR* Ta. ***** Su *Jana* kam dasuka tashi basu tsaya ko'ina ba sai wani kauye me suna Liman katagum, Cikin wani surkukun daji suka shiga saida sukayi tafiyar kafa sosai sannan suka isa gurin *Jana* duk tagaji. _Nikam nace dama aisa kai yafi bauta ciwo, nan suka iske batattu irin su, sun buga layi sunajira suma sukabi bayan su._ Sannu ahankali har layin yazokan su *Jana* suka shiga yar bukkan, wani bakin mutun ne zaune akan buzu idon sa jajir kallo daya zakai masa ka fahimci babu imani a tareda shi, domin fuskar nan tashi babu alamar annuri "KO kad'an jikin su narawa suka zauna atakure kamar sunje neman gafara, Har zasu fara zuba gaisuwa sai yai saurin daka musu tsawa tareda d'aga hannu yace bamu bukatar gaisuwa anan gurin, kawai ku fadi bukatar Ku yanzu abiya maku ita batareda bata lokaci ba. Cikin rawar jiki Shafa tace ranka yadad'e wlhy mijina ne narasa gane kanshi kwana biyu nan, wasu yan surkullen shi yayi sannan yace mata "mijinki aure yake nema idan kuma kika bari yayi auren nan.. to keda walakanci kun kulla daga karshe ma sakin zayayi bayan yai maki dukan tsiya, Cikin tsananin tsoro Shafa tace don Allah malam... tsawa yadoka mata tareda cewa karki sake kirana mlm niba mlm bane ni boka ne ka, cikin rawar murya tace Allah ya huci zuciyar boka kayi hakuri ka taimaka ni kar yayi auren nan wlhy na tsani kishiya arayuwata yace baki da matsala. Sannan ya kalli *Jana* yace ke kuma fa meke tafeda ke?..cikin kwanta da murya tace boka nidai so nake aimun abunda zaisa "mijina yasoni dagani sai ya'ya'na fiyeda kowa nashi, na kuma mallakeshi sai yadda nayi dashi ya kasan ce sai abunda nace yayi zaiyi sannan yai ma "kishiya tasaki uku bayan yai mata dukan tsiya. Wata irin mahaukaciyar dariya boka yayi, sannan ya daure fuska sai yace aikinki babbane saboda haka kudin ki dubu darine ciffff kafin kuma ki isa gida bukatar ki tabiya, sannan yakalli Shafa yace ke kuma dubu hamsin ne kudin aikin ki, dasauri tace dubu hamsi boka?.. yace casss kema kafin ki isa gida bukatar ki tabiya. Shafa tace to boka don Allah karaga mana sannan ni dubu ashirin nariko idan muka dawo zanciko dubu talatin kawata, kuma sai mun dawo zata kawo maka kudin ka duka, dariya yakece da'ita sannan yadaure fuska yace aini akina bana ragowa bana kuma lamuni, don haka idan baku shirya ba ma'ana baku da kudi to kutashi kubani guri wasu su shigo, har zasu sake magana yadaka masu tsawa bashiri suka tashi suka fita jikina karrrrma. _Nikam nace tosu Aunty *Janau* tun nan dai ba sa'a don haka sai akoma gida tunda babu harkar alwajudu ko fans??..😂_ Shafa tace wlhy duk inda zanje nasamo kudi sai nasamo nakawa don wlhy ance aikinsa yana mugunci, *Jana* tace nima haka zanje nasaida sarkar gwal dina na had'ada sauran kudin dake hannuna nakawo, don wlhy saina rama walakancin da *BB* yaimun. Gaf daza akira sallar magrib suka isa bakin titi tunda ga nan "ko wacce tashiga motar Unguwar su. Kiran sallah magrib ne yatada su *Deeya* daga dadd'ad'an baccin su, *Habeeb* ne yafara farkawa, ido ya kurama *Deeya* wacce ta kwakume shi sosai kamar za'a kwace mata shi, murmushi yayi yana jin sonta da kunarta nasake bin jinin shi, ahankali yafara shafar kanta tareda hura mata iska akunne motsitayi tareda sake kwakume shi dariya yayi tareda sake cigaba da hura mata iskan, can kuma sai yadan cijeta kad'a akunnan aikam, dasauri ta saki yar k'ara cikin yanayi bacci tace _stop it_ Hmm na, Yace oya *Leemah* ta _wake up_ lokacin sallah magrib yayi kinji?..cike da shagwaba tace Hmm na inajin yinwa, yace nima inajinta sosai *Leemah* ta tashi muyi sallah sai muci abinci KO?..kaita gyad'a tareda juyowa tana mika bakinta daukeda salati, tashi tayi ga mamaki ta duk wani ciwo da jikinta yake yadai sai dan abunda ba'arasa ba dariya ta kyalkyace da shi tareda tashi tsaye tafara tsalle akan gadon tana fadin yeeeeee! Hmm na jikinta yadaina ciwo, Cike da farin ciki yatashi yajawo ta jikin shi yace da gaske *Leemah* ta?... tace Allah yace Kai amma dai naji dadin haka, kin gashi kenan anjima saina sake yin abun nan ya kareshe fadi tareda kashe mata ido daya, baki ta turo tareda yarfe hannun kamar zatayi kuka tace Hmm na banfa warke duka ba, dariya yayi yace Kai *Leemah* ta yanzu fa kikace mun jikin ki yadaina ciwo, tace umh to aiba duka yadaina ba murmushi yayi tareda rungume ta yace to shikenan *Leemah* ta aizai daina duk Insha'allah kinji?..tace to yace to muje muyi alwala yafadi tareda daukar ta suka shiga toilet. Suka dauro alwala suka fito saida ya shinfed'a mata abun sallah yasa mata hijab sannan yace kiyi sallarki nan kinji *Leemah* ta, nizanje masallacin nabi jam'i kinga dazu bansamu jam'im la'asar ba, tace to sai ka dawo yace to tareda fita da sauri jin anafadin a dai-dai sahu. Saida aka idar da sallar isha'i sannan *Habeeb* yafito "KO nace suka fito harda su Abba, kasan cewar sun dawo gaf daza'a kira magrib, Dasauri *Habeeb* ya'isa gurin su ya tsugunna ya gaidasu tareda yimasu sannun da hanya bayan su amsa sannan ya tashi yanufi gurin *Harees* dake tsaye yana jiranshi, fuskar su dauke da murmushi sukai musabiha tareda yin hugging din juna, ahankali *Harees* yace ango kasha kamshi kasha mai shanana, dariya *Habeeb* yayi yace aiko komai manasha *Harees* yace aikam naga alama kai ka ganka kuwa?..sai wani shines kake, yace ba dole bana sha abunda ban taba shan irin saba, yace lallai kam to dafatan anbimun "kanwa ahankali?..yace sosai makuwa yace to ai shikenan sai a cigaba dagashi, *Habeeb* yace suya sai ran sallah ba dariya sukayi tareda tabawa, sun dan tattauna suna kokarin yin sallama sukaji ana kwankwasa karamar kofa get, Wanda hakan ne yadauki hankalin su gurin kallon kofar dai-dai lokacin da baba megadi yafito dasauri yana fadin wane?.. basuji me akace ba sun dai gayana kokarin bud'e kafar, dai-dai lokacin da *Harees* yace Dan'uwa saida safe *Habeeb* ya amsa da to, idon shin akan kofar domin so yake yaga wanda zaya shigo, dai-dai lokacin da *Harees* ya'isa kofar ita kuma *Jana* tashigo harara ta watsama *Harees* din. Yayinda shi kuma yai mata kallon kin dai yi asara tunda da aure akanki kika aikata ZINA maciyiya amanar mata kawai, sanna yafita yana cewa baba megadi saida safe baba yace to yallabai. Ita kuma tanufi ciki kanta kasa kamar munafuka _ashe ita lol,_ kamshin fitinannan turaren shi datajine yasata saurin dago dakai aikam sukai ido hudu da *Habeeb,* Wanda yake watsa mata wani irin mugun kallo me cikeda tsantsar tsana da kyama ido yarintse yana jin tsanar ta yana sake shigarsa ko wacce hudi na jikinsa, a ranshi yake fadin kaico koda yaushe wannan _stupid woman_ din tafita daga gidan nan?.. idon yabud'e tareda sake watsa mata mugun kallo, wanda yasa taji gaban ta yayi mummunan faduwa yayinda wani irin mugun tsoron shi yaka mata, abuga mara gaskiya aikam tuni jikinta yadauki karrrrrma cikin tsawa yace.... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [7/4, 12:24 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 5⃣9⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Daga inaki ke?.. Kuma wanene yabaki izinin fita?...cikin rawar murya tace um-ummh dama dama nashiga gidan "Baffa Al-mustaf...cikin tsawa yace dalla gafara can rufemun baki agurin nan makaryaciyar banza da wofi, ke kam kinji shaushin rayuwar ki wlhy. kuma bari kiji nagaya maki" daga yau daga rana irin ta yau kika sake fita ba tareda izinina ba, wlhy saina yanke sauran alakar dake tsakanina dake idan kuma kina ganin bazan iyaba to bismilla! ki sake fita ba tareda izinina ba kigani. Sannan yaja tsaki mtsww! yanufi part din Hajiyarmu rai bace yana fadin idan ba kaddarawar ubangiji ba taya za'ayi na zauna da mazinaciya fasika, kai! Allah dai ya isa tsakani nadake *Jana* dai-dai lokacin daya isa bakin kofar shiga part din tsayawa yayi ya tabbatar yakoma normal ta yadda baza'a fahimci komai ba sannan yashiga falon bakin sa dauke da sallama. *Jana* kam tunda *Habeeb* yatafi take nan tsaye kamar gunki jikin ta kam sai rawa yake yayinda kirjinta ya cigaba da bugawa, domin wani iri kwarjini yai mata yau sosai ga wani irin mugun tsoron sa data keyi yanzu wanda tarasa dalilin dayasa takejin haka, ahankali ta daga kafa tafara tafiya tamkar kazar da kwai yafashewa acikin, zuciyar ta cike da wani irin mugun tsoron kalaman *Habeeb* dayace idan tasake fita bada izinin shiba saiya yanke sauran alakar dake tsakanin su, cikin sanyi jiki tafurta to me *BB* yake nufi?... _Nikam dake gefe cike da takaicinta nace Oho! maki jeki tambaye shi" mana, tunda ke kwakwalwarki bata tunanin komai sai dambala mtsww._ haka dai ta nufi part din su jiki ba kwari. Bako wa afalon kasa dom haka sai yanufi falon sama da sallama, Lili da Junior ne zaune suna kallon film din cartoon don haka sune suka amsa sallama, yayinda suka tashi DA gudu suka nufi shi suna fadin oyoyo Dady Lili yadauka tareda shafakan Junior cike dafarin ciki yace oyoyo my Lili, kan sannan yace kun dawo yasu Baban?.. _yana nufin gidan su *Jana.*_ Junior yace suna lafiya itakam Lili baki turo tace Dad chine ku katafi anguwa kaida "Aunty *Deeya* shine batade dani ba ko?.. kuma itama "Aunty *Jana* ba tade damu ba, yace am so sorry my Lili tace Dad Ina kuka de?..yace injection, ido ta zaro cike da tsoro tace Dady allula?.. yace "eh bamu da lafiya ne nida *"Leemah* ta shiya yanzu ma zamu koma asake yimuna wata allulan kema zakije KO?.., Dasauri tace no! no!! no!!! Dady nidai badande ba, yace to shi kenan. Dai-dai lokacin da Hajiyarmu ke hauwowa sama da alama daga gurin "Abba tafito, sauke Lili yayi tareda tsugunna wa cikin girmama wa ya gaida ita ta amsa tareda zama shima zaman yayi akasan kafet, Hajiya tace to ku tashi kuje Ku gaida "Abba da sauri sukace to tareda tashi da gudu suka nufi steps din sauka kasa, Dasauri *Habeeb* yace _be carefully_ atare sukace "OK Dady. Cikin sanyi murya *Habeeb* yace Hajiyarmu kunada sauran abinci, Dasauri tace abinci kuma Ina matan ka?.. koda yake naji su" Lili sunce duk ba kunan ko?... keya yasosa kamar mara gaskiya sannan yace humm! nida *"Leemah* ta muna nan adaki na zazzabi ne yarufe ta shiyasa, Dasauri tace ashsha! zazzabi kuma?.. yace "eh wlhy har dani shiyasa bata samu yin abincin dare ba, tace to da sauki dai ko?..yace "eh tace to Allah yasawake akwai abinci bari nasa "Laraba tazubo maku, cike da farin ciki yace tau mun gode Allah yaja kwanan Hajiyar mu ya kareshe fadi tareda sakin kyakkyawa murmushi, itama murmushi tayi ba tareda tace komai bata tashi yanufi kicin. *Deeya* ma bata tashi ba saida tayi sallar issha'i kamar yadda tasa ba sannan ta tashi tanade abun sallar tareda cire hijab, zama tayi agefen gado tareda rike ciki tana yamutsa fuska can sai ta yarfe hannu daya cike da shagwaba tace nidai gaskiya yinwa nakeji, Can kuma sai tamike tafara tafiya ahankali domin jin jikinta take bakwari sosai, kitchen tanufa dai-dai lokacin da *Jana* ta shigo kallon *Deeya* tayi tareda watsa mata harara, tareda Jan tsaki mtsww sannan ta haye sama. itakam *Deeya* "KO kallo *Jana* bata isheta ba asalima baki ta tabe tareda shigewa kitchen abinta, tana fadin Oho! dai saidai harara kam amma bazan dokuwa wlhy, tsaki tayi tareda Kai hannu ta bud'e wata kulo me kyau wacce ke dauke da sauran abinci rana, wato jelof din shinkafa da wake ne da manja dayaji kayan lambu kamshi da kifi sai tashi yake, amma baki *Deeya* ta tura tareda. Fadin d'azufa shi naci yanzu kuma na sake ci?. gaskiya baranci ba salon mutun yaita faman sakin tusa, ta kareshe fadi tana dariya tareda cigaba da cewa ai duk "Hmm na ne da yace" sai ayi jelof din rice and bean, rufe kular tayi sannan tace bari dai nadafa mana indomin idan kuma yace" shinkafar sa zaya sake ci tau gatanan nidai baranci ba, Tana kokarin kunna gas sai ga *Habeeb* yashiga kitchen din dasauri yarike mata hannun, yana fadi *Leemah* ta me zakiyi?..baki ta turo tace Hmm na yinwa nakeji shine zan dafa mana indomi ai kaima kace kanajin yinwa KO?.. yace "eh *Leemah* ta amma yau ba zakiyi girki ba kinga ga abinci can, nasamo gurin Hajiyar mu, tace to da kanshi yadaukar masu flat da spoon ita kuma tadaukar masu drink acikin fridge da cup sannan suka nufi dakin sa. A tsaki yar karamin falon shi suka baje yayinda *Habeeb* ya zaunar da *Deeya* kan cinyar shi, kula uku ne dayan shinkafa dayan kuma miya ne dayaji naman kaza, dayar kular kuma bansan meke ciki ba don be bude naga niba, zuba masu shinkafa da miyar yayi suka faraci kasan cewa spoon daya yadauko don haka sai yabata sannan yaci. Sunyi nisada fara cin abincin sai *Deeya* tace Hmm na meke cikin wannan kular?... yace Oh! sorry I don't know wlhy *Leemah* ta "Hajiyarmu ce tace" na kawo maki, murmushi tayi tareda cewa Allah sarki Hajiya ta bari nagani menene tafadi tareda daukar kulan tabud'e farfesun kayan cikin ragone dayaji, kayan yaji kamshi da surace sai tashi yake, tace Wowww! ya Allah kabarni da Hajiyata. *Habeeb* yace ameen dai-dai lokacin da yad'ebo shinkafa zaya kai bakinta, dasauri tace nakoshi Hmm na my favouring food dina zanci, yace to dan cinye wannan din kinji? cike da shagwaba tace um-umm nidai wannan zanci, yace to shikenan nima barina ajiye sai muci tare ko?.. tace "eh nan suka faracin farfesun suna santi har suka gama suka sha lemon, sannan *Habeeb* yakwashe kayan yakai kitchen sannan yadawo yadauke ta cak! suka nufi cikin bedroom din sa yana fadin zamuje *Leemah* ta kiga Wani abu. ***** Agefen gado ya zaunar da'ita tareda cewa ina zuwa, gurin wedrof yanufa yabud'e yadauko wata leda fara me kyau yadawo saman gadon yahau tareda ce mata matsonan kigani, tayi kamar yadda yace". Cikin ledar yaciro wasu jajayen kwali masu kyau da karami da babba, babban yafara budewa wata sat din dankareriyar sarkar zinare da yan'kune da abun hannu da zobe, har da irin yar sarkar nan tagoshi me asalin kyau da tsada, Kallon *Deeya* yayi wacce ta tsaya tana kallon sarkar data mugun bata sha'awa. Murmushi yayi tareda cewa _do u like_?.. dasauri tace yes l really like it Hmm na, mika mata yayi yace gashi dama ke nasiyowa *Leemah* ta, karba tayi tana godiya sannan yaciro key mota yamika mata takarba tareda cewa wannan key motar fa?..yace nakine nasiya mak... Bata bari yakara sa bata tayi tsalle ta rungume shi cike da farin ciki tace wayyo Hmm na zaka kashe ni da dad'i, cike da zolaya yace Oh! my *Leemah* zaki karyani faaa dariya tayi tana fadin, nagode nagode sosai Jzk khairan Hmm na Allah yatsare munkai, tana fadi ne tareda yimasa kiss agoshi da kumatu har da hanci, Ganiyai batayi masa abakiba yasashi cewa hey my sweety me wannan yayi?.. ya kareshe fadi tareda turo mata bakin shi, dariya tayi tace be yi komai ba, yace to oya shima bashi nashi tukuicin mana, Ai kam dasauri ta had'e bakin su tashiga bashi hot kiss, domin tuni ta zama espart a wannan fagen, ganin yana shirin birkin ce masa ne yasata cire bakin ta daga nashi tareda kwantar da kanta akafadar shi tana sauke numfashi, yayinda hannun ta yake Shafa lallausan sajensa, ahankali tace Hmm na nagode sosai yanzu me makeke son nayi maka?.. Rungumeta yayi sosai ba tareda yace komai ba yadauki karamin kwalin nan yabud'e yafito dawani, kyakkyawan zoben zinare me harafin H guda biyu asaman sa hannun ta yakama yasa mata zoben sannan ya tura hannun cikin kirjinsa cikin rikitacciyar murya yace", *Leemah* ta inason ki Ina KAUNARKI fiyeda kowace ya mace aduniya idan kika cire "Hajiyarmu to babu wata ya'mace datake da matsayi azuciyata irin ki, *Leemah* ta. Don Allah nima inason ki soni ki kaunaceni; azuciyarki fiye da kowani d'a NAMIJI aduniya idan akacire "Baffa bana son kiba wani d'a namiji ma tsaya ZUCIYAR ki idan bani ba kinji?.. *Leemah* ta. Ahankali tace to Hmm na yace yauwa nagode *Leemah* ta, sannan kiyi mun alkawarin bazaki taba ba wani d'a namiji kan kiba kuyi irin abun da mukayi dazu ba, idan ki kai haka mutuwa zanyi *Leemah* ta, Shuru tayi nadan wani lokaci can kuma sai ta tashi dasauri tace Hmm na, dama anayin haka ne?. yace "eh wasu matan nayi ido tazaro ciki da tsoro tace *ZINA* fakenan?..yace "eh *Leemah* ta ai wasu matan da aure akan su suke aikata *ZINA.* Ido ta rintse domin jitayi wani irin abu yasoki zuciyar ta, kasan cewar tarigata san illolin zina wanda ta karanta ta gani kuma ansha fada masu a makarantar islamiyyar su, don haka ne ta kyamace zina da tsanar ta sosai arayuwar ta, take kuma Neman tsari da'ita akoda yaushe. Tunawa da tarin illolin ne yasa tasaki wani irin kuka me cike da bacin rai, dasauri yace *Leemah* ta me yafaru?..Wani irin kallo ta watsa masa wanda yasashi jin muguwar fad'uwar gaba, cike da tsoro yace..... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [7/4, 12:24 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 5⃣9⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Daga inaki ke?.. Kuma wanene yabaki izinin fita?...cikin rawar murya tace um-ummh dama dama nashiga gidan "Baffa Al-mustaf...cikin tsawa yace dalla gafara can rufemun baki agurin nan makaryaciyar banza da wofi, ke kam kinji shaushin rayuwar ki wlhy. kuma bari kiji nagaya maki" daga yau daga rana irin ta yau kika sake fita ba tareda izinina ba, wlhy saina yanke sauran alakar dake tsakanina dake idan kuma kina ganin bazan iyaba to bismilla! ki sake fita ba tareda izinina ba kigani. Sannan yaja tsaki mtsww! yanufi part din Hajiyarmu rai bace yana fadin idan ba kaddarawar ubangiji ba taya za'ayi na zauna da mazinaciya fasika, kai! Allah dai ya isa tsakani nadake *Jana* dai-dai lokacin daya isa bakin kofar shiga part din tsayawa yayi ya tabbatar yakoma normal ta yadda baza'a fahimci komai ba sannan yashiga falon bakin sa dauke da sallama. *Jana* kam tunda *Habeeb* yatafi take nan tsaye kamar gunki jikin ta kam sai rawa yake yayinda kirjinta ya cigaba da bugawa, domin wani iri kwarjini yai mata yau sosai ga wani irin mugun tsoron sa data keyi yanzu wanda tarasa dalilin dayasa takejin haka, ahankali ta daga kafa tafara tafiya tamkar kazar da kwai yafashewa acikin, zuciyar ta cike da wani irin mugun tsoron kalaman *Habeeb* dayace idan tasake fita bada izinin shiba saiya yanke sauran alakar dake tsakanin su, cikin sanyi jiki tafurta to me *BB* yake nufi?... _Nikam dake gefe cike da takaicinta nace Oho! maki jeki tambaye shi" mana, tunda ke kwakwalwarki bata tunanin komai sai dambala mtsww._ haka dai ta nufi part din su jiki ba kwari. Bako wa afalon kasa dom haka sai yanufi falon sama da sallama, Lili da Junior ne zaune suna kallon film din cartoon don haka sune suka amsa sallama, yayinda suka tashi DA gudu suka nufi shi suna fadin oyoyo Dady Lili yadauka tareda shafakan Junior cike dafarin ciki yace oyoyo my Lili, kan sannan yace kun dawo yasu Baban?.. _yana nufin gidan su *Jana.*_ Junior yace suna lafiya itakam Lili baki turo tace Dad chine ku katafi anguwa kaida "Aunty *Deeya* shine batade dani ba ko?.. kuma itama "Aunty *Jana* ba tade damu ba, yace am so sorry my Lili tace Dad Ina kuka de?..yace injection, ido ta zaro cike da tsoro tace Dady allula?.. yace "eh bamu da lafiya ne nida *"Leemah* ta shiya yanzu ma zamu koma asake yimuna wata allulan kema zakije KO?.., Dasauri tace no! no!! no!!! Dady nidai badande ba, yace to shi kenan. Dai-dai lokacin da Hajiyarmu ke hauwowa sama da alama daga gurin "Abba tafito, sauke Lili yayi tareda tsugunna wa cikin girmama wa ya gaida ita ta amsa tareda zama shima zaman yayi akasan kafet, Hajiya tace to ku tashi kuje Ku gaida "Abba da sauri sukace to tareda tashi da gudu suka nufi steps din sauka kasa, Dasauri *Habeeb* yace _be carefully_ atare sukace "OK Dady. Cikin sanyi murya *Habeeb* yace Hajiyarmu kunada sauran abinci, Dasauri tace abinci kuma Ina matan ka?.. koda yake naji su" Lili sunce duk ba kunan ko?... keya yasosa kamar mara gaskiya sannan yace humm! nida *"Leemah* ta muna nan adaki na zazzabi ne yarufe ta shiyasa, Dasauri tace ashsha! zazzabi kuma?.. yace "eh wlhy har dani shiyasa bata samu yin abincin dare ba, tace to da sauki dai ko?..yace "eh tace to Allah yasawake akwai abinci bari nasa "Laraba tazubo maku, cike da farin ciki yace tau mun gode Allah yaja kwanan Hajiyar mu ya kareshe fadi tareda sakin kyakkyawa murmushi, itama murmushi tayi ba tareda tace komai bata tashi yanufi kicin. *Deeya* ma bata tashi ba saida tayi sallar issha'i kamar yadda tasa ba sannan ta tashi tanade abun sallar tareda cire hijab, zama tayi agefen gado tareda rike ciki tana yamutsa fuska can sai ta yarfe hannu daya cike da shagwaba tace nidai gaskiya yinwa nakeji, Can kuma sai tamike tafara tafiya ahankali domin jin jikinta take bakwari sosai, kitchen tanufa dai-dai lokacin da *Jana* ta shigo kallon *Deeya* tayi tareda watsa mata harara, tareda Jan tsaki mtsww sannan ta haye sama. itakam *Deeya* "KO kallo *Jana* bata isheta ba asalima baki ta tabe tareda shigewa kitchen abinta, tana fadin Oho! dai saidai harara kam amma bazan dokuwa wlhy, tsaki tayi tareda Kai hannu ta bud'e wata kulo me kyau wacce ke dauke da sauran abinci rana, wato jelof din shinkafa da wake ne da manja dayaji kayan lambu kamshi da kifi sai tashi yake, amma baki *Deeya* ta tura tareda. Fadin d'azufa shi naci yanzu kuma na sake ci?. gaskiya baranci ba salon mutun yaita faman sakin tusa, ta kareshe fadi tana dariya tareda cigaba da cewa ai duk "Hmm na ne da yace" sai ayi jelof din rice and bean, rufe kular tayi sannan tace bari dai nadafa mana indomin idan kuma yace" shinkafar sa zaya sake ci tau gatanan nidai baranci ba, Tana kokarin kunna gas sai ga *Habeeb* yashiga kitchen din dasauri yarike mata hannun, yana fadi *Leemah* ta me zakiyi?..baki ta turo tace Hmm na yinwa nakeji shine zan dafa mana indomi ai kaima kace kanajin yinwa KO?.. yace "eh *Leemah* ta amma yau ba zakiyi girki ba kinga ga abinci can, nasamo gurin Hajiyar mu, tace to da kanshi yadaukar masu flat da spoon ita kuma tadaukar masu drink acikin fridge da cup sannan suka nufi dakin sa. A tsaki yar karamin falon shi suka baje yayinda *Habeeb* ya zaunar da *Deeya* kan cinyar shi, kula uku ne dayan shinkafa dayan kuma miya ne dayaji naman kaza, dayar kular kuma bansan meke ciki ba don be bude naga niba, zuba masu shinkafa da miyar yayi suka faraci kasan cewa spoon daya yadauko don haka sai yabata sannan yaci. Sunyi nisada fara cin abincin sai *Deeya* tace Hmm na meke cikin wannan kular?... yace Oh! sorry I don't know wlhy *Leemah* ta "Hajiyarmu ce tace" na kawo maki, murmushi tayi tareda cewa Allah sarki Hajiya ta bari nagani menene tafadi tareda daukar kulan tabud'e farfesun kayan cikin ragone dayaji, kayan yaji kamshi da surace sai tashi yake, tace Wowww! ya Allah kabarni da Hajiyata. *Habeeb* yace ameen dai-dai lokacin da yad'ebo shinkafa zaya kai bakinta, dasauri tace nakoshi Hmm na my favouring food dina zanci, yace to dan cinye wannan din kinji? cike da shagwaba tace um-umm nidai wannan zanci, yace to shikenan nima barina ajiye sai muci tare ko?.. tace "eh nan suka faracin farfesun suna santi har suka gama suka sha lemon, sannan *Habeeb* yakwashe kayan yakai kitchen sannan yadawo yadauke ta cak! suka nufi cikin bedroom din sa yana fadin zamuje *Leemah* ta kiga Wani abu. ***** Agefen gado ya zaunar da'ita tareda cewa ina zuwa, gurin wedrof yanufa yabud'e yadauko wata leda fara me kyau yadawo saman gadon yahau tareda ce mata matsonan kigani, tayi kamar yadda yace". Cikin ledar yaciro wasu jajayen kwali masu kyau da karami da babba, babban yafara budewa wata sat din dankareriyar sarkar zinare da yan'kune da abun hannu da zobe, har da irin yar sarkar nan tagoshi me asalin kyau da tsada, Kallon *Deeya* yayi wacce ta tsaya tana kallon sarkar data mugun bata sha'awa. Murmushi yayi tareda cewa _do u like_?.. dasauri tace yes l really like it Hmm na, mika mata yayi yace gashi dama ke nasiyowa *Leemah* ta, karba tayi tana godiya sannan yaciro key mota yamika mata takarba tareda cewa wannan key motar fa?..yace nakine nasiya mak... Bata bari yakara sa bata tayi tsalle ta rungume shi cike da farin ciki tace wayyo Hmm na zaka kashe ni da dad'i, cike da zolaya yace Oh! my *Leemah* zaki karyani faaa dariya tayi tana fadin, nagode nagode sosai Jzk khairan Hmm na Allah yatsare munkai, tana fadi ne tareda yimasa kiss agoshi da kumatu har da hanci, Ganiyai batayi masa abakiba yasashi cewa hey my sweety me wannan yayi?.. ya kareshe fadi tareda turo mata bakin shi, dariya tayi tace be yi komai ba, yace to oya shima bashi nashi tukuicin mana, Ai kam dasauri ta had'e bakin su tashiga bashi hot kiss, domin tuni ta zama espart a wannan fagen, ganin yana shirin birkin ce masa ne yasata cire bakin ta daga nashi tareda kwantar da kanta akafadar shi tana sauke numfashi, yayinda hannun ta yake Shafa lallausan sajensa, ahankali tace Hmm na nagode sosai yanzu me makeke son nayi maka?.. Rungumeta yayi sosai ba tareda yace komai ba yadauki karamin kwalin nan yabud'e yafito dawani, kyakkyawan zoben zinare me harafin H guda biyu asaman sa hannun ta yakama yasa mata zoben sannan ya tura hannun cikin kirjinsa cikin rikitacciyar murya yace", *Leemah* ta inason ki Ina KAUNARKI fiyeda kowace ya mace aduniya idan kika cire "Hajiyarmu to babu wata ya'mace datake da matsayi azuciyata irin ki, *Leemah* ta. Don Allah nima inason ki soni ki kaunaceni; azuciyarki fiye da kowani d'a NAMIJI aduniya idan akacire "Baffa bana son kiba wani d'a namiji ma tsaya ZUCIYAR ki idan bani ba kinji?.. *Leemah* ta. Ahankali tace to Hmm na yace yauwa nagode *Leemah* ta, sannan kiyi mun alkawarin bazaki taba ba wani d'a namiji kan kiba kuyi irin abun da mukayi dazu ba, idan ki kai haka mutuwa zanyi *Leemah* ta, Shuru tayi nadan wani lokaci can kuma sai ta tashi dasauri tace Hmm na, dama anayin haka ne?. yace "eh wasu matan nayi ido tazaro ciki da tsoro tace *ZINA* fakenan?..yace "eh *Leemah* ta ai wasu matan da aure akan su suke aikata *ZINA.* Ido ta rintse domin jitayi wani irin abu yasoki zuciyar ta, kasan cewar tarigata san illolin zina wanda ta karanta ta gani kuma ansha fada masu a makarantar islamiyyar su, don haka ne ta kyamace zina da tsanar ta sosai arayuwar ta, take kuma Neman tsari da'ita akoda yaushe. Tunawa da tarin illolin ne yasa tasaki wani irin kuka me cike da bacin rai, dasauri yace *Leemah* ta me yafaru?..Wani irin kallo ta watsa masa wanda yasashi jin muguwar fad'uwar gaba, cike da tsoro yace..... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [7/4, 12:24 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣0⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ *Leemah* ta wai me yafaru ne?..Cikin kuka tace to bakai bane kayi tunanin Zan aikata ZINA da aure akai na ba, Dakarfi yace no! *Leemah* ta banyi tunanin haka daga gareki ba yafadi yana kokari janta zuwa jikinsa. Da sauri ta matsa cike dajin haushi tace karka tabani kaji ko?.. ido yazaro cike da tsoro yace wa _what?.._ *Leemah* ta Karna tab'a kifa kikace?.. tace "eh kuma aikayi tunani tunda har kace karna aikata wannan abin da mukayi kai da wani d'a namiji, wanda ni sai yanzu ma na tuna ansha fada mana a islamiyya cewa wannan abun mata da mijine kad'ai Allah ya halasta suyi shi, idan ba mata da mijiba to duk wayanda zasuyi shi to zina ce haka ne ko?.. Da sauri yace "eh *Leemah* ta. Ta cigaba da cewa sannan kace wasu "matan auren sunayin zina da auren su", ko?.. Da sauri yace wlhy *Leemah* ta sosai wasu "matan auren suke aikata zina da auren su, Wani kuka ne yasake kwace mata me cike da tsan-tsan bacin rai, tace shine kayi tunani nima Ina daya daga cikin su ko?...Hmm na shin ka matan illolin da ke tattare da zina ne?... tareda azabobin da Allah yata nadarwa masu aikata zini?...da sauri yace "a ah ban manta ba, tace shine kake alakan tani da ita?.. yace "a ah *Leemah* ta wlhy ban alakantaki da'ita ba, tace kayi don haka baruwa na dakai, ta kareshe fadi tareda kokarin sauka daga gadon yayinda hawaye ke bin kumatun ta sosai. Cike da tashin hankali yajata jikinsa ya rungume ta tareda cewa "a ah, *Leemah* ta karkice haka nan wlhy ban fadi hakan da wata manufa ba to tayaya maza'ayi na alakanta *Leemah* ta, da wannan mugun abun ZINA fa... haba *Leemah* ta.. Cikin kuka tareda kokarin kwace kanta daga karesa tace kace!" kace!! kace!!! kuma kasan Allah yace" _Latakrabul zina kada ku kusanci zina,_ shiyasa natsani ZINA arayuwata kullun nake rokon Allah yatsari da aikata ta, nake kuma rokon Allah yashirya masu aikata ta, Dasauri yace wlhy *Leemah* ta nima matsani ZINA arayuwata tàce amma shine yau da kanka kàke alakantani da'ita KO?...ta kareshe fadi cike da matsanancin kuka. gaba daya fa *Deeya* tabirkicewa *Habeeb,* sosai take kuka tareda son kwace kanta daga gareshi amma ina takasa hakan saboda yariketa sosai, yayinda hankali shi idan yakai miliyan to duk sun tashi musamman kukan ta dayake taba masa zuciya, Cike da tashin hankali yace to Don Allah *Leemah* ta kidaina kukan nan haka wlhy yana taba zuciyata sosai, bata saurare shiba itadai burinta kawai ya kyaleta tafita daga dakin domin wani irin haushin sa takeji. "Ganin taki sauraren shine yasashi had'de bakin su guri daya, sosai take kokarin kwace kanta amma takasa domin sosai yake shan bakinta, yayinda hannun shi daya yake rikeda ita gam dayan kuma yake shafa bayanta alamar lallashi, tun *Deeya* tana kucekucen kwace kanta harta gaji tabari karshema saita fara mayar masada martani, Wanda hakan ne yabashi damar sakin asirtatcen ajiyar zuciya, tareda sake janta jikinsa ya rungume ta sosai yayinda yacigaba da shan bakinta cikin wani irin yanayi me cike da zallar kaunar ta, tsawon wani lokaci suka dauka itace fara tacire bakinta daga nashi tana sauke ajiyar zuciya tareda turo bakin. Numfashi yasauke akasalce sannan yace *Leemah* ta don girman Allah kiyi hakuri, wlhy ban fadi hakan danufin b'ata maki RAI ba, sai don tsawatarwa akan wani abuda yafaru wanda idan na tunashi sai naji Wani irin mugun bakinci tareda Wani irin tsoro wanda har nakanji zuciya ta nacewa idan kayi wasa wannan abun zaya iya FARUWA dakai. Dasauri tace sai kuma akace akaina hakan zaya faru KO?...Da sauri yace no *Leemah* ta Insha'allah hakan baya taba faruwa akan kiba, nan dai yayita lallashin ta hartayi shuru daga karshe ma yaga tana kokarin yin bacci Don haka yace *Leemah* ta muje muyi wanka sai mu zo mu kwanta ko?.. Kai ta gyada masa cak! yadauke ta suka nufi toilet a ranshi yana fadi wai! *Leemah* ta rigima kai irin wannan rikici haka hmmm! kàdà Àllah ya maimaita. _Ni kam nace kai kaji Hmm *Habeeb* din nanfa🙄 *Deeya* aikinyi mun dai-dai dakika rikice masa, kinga hakan zaya sake tabbatar masa dacewa aike ba irin *"Jana* bace KO readers.?._ Bayan kwana biyu *Deeya* taji sauki sosai duk inda takejin yanai mata ciwo yadaina, Da misalin karfe 11:30pm *Habeeb* ne zaune akaramin falon sa yana aiki akan computer, saidai da alama yagama don naga yana kokarin kulle computer ta, Sanye yake da wata rigar bacci me bud'and'an gaba, Don har ana hango lallausan suman dake kwance luffff afaffad'an kirjinsa rigar iya guiwa take. *Deeya* Ce naga tashigo dakin bakinta dauke da slm sanye take da kayan bacci farare irin masu tasushin nan, riga me guntu hannun da wando iya guiwa kanta saye dawata hula me gara, gurin *Habeeb* tanufa kwanta wa tayi a bayan sa tareda tura hannun ta duka biyu acikin kirjin sa ahankali tafara wasa da lallausan suman dake kwance lufff, kirjinsa sannan ta dora kanta akafad'arsa, Ahankali tafara goga fuskarta asajen sa, cikin cool voice din me dadi wacce ke cike da bacci tace Hmm na sannu da aiki. Cikin sarkakk'iyar murya yace yauwa *Leemah* ta aina gama dai-dai lokacin da yakarasa kulle computer, yatashi tareda juyota gaban sa yace *Leemah* ta bakiyi bacci ba?... tace "eh yace why?.. baki ta turo tareda cewa to bakai bane kasa bamun da kwanciya anan takareshe fadi tareda d'an dukan sa akirji. Murmushi yayi me Cike da shaukin kaunar ta yace to am sorry *Leemah* ta, zomuje ki kwanta a nan din dama kuma aikirjin naki ne, dai-dai lokacin da yadagata yana fadin yauwa mujema kiji wani labari me dad'i. Tsaki yar gado yazaunar da'ita shi kuma yana tsaye sai yace kinaji KO?..Kai ta gyada alamar "eh, yace" wata beautiful Lady ce mijinta zanyi Making Love da'ita, idon tazaro tareda cewa Kai! Hmm na taya akayi to kai kasani?.., yace hmmm kedai tsaya kiji, dama already shi Mijin yayanta harma tana kiransa Hmm dinta kamar yadda kike kirana, lokacin da zaya fara making Love da'ita kinsan me tace"?.. tace a ah. Kan gadon yahau yakwanta kansa yana kan filo sannan yace kina kallona?..kaita gyada masa alamar "eh aranta kuma tana fadin toshi Hmm na taya akai yasan abinda yafaru tsakanin mata da miji?.., ido taga ya lumshe tareda fara jujjuya Kansa akan filon, sai kuma taji yafara fadin wayyo "Inna ta wayyo "Baffa na wayyo Hajiyar mu pls my sweet *Feeya* kuzo kiceceni Hmm *Habeeb* zaya kashe ni, sannan yabud'e idon yana mata dariya me Cike da zolaya. itakam baki da hanci ta bud'e tana kallon sa cike da mamaki wato da'ita yako?..,aikam dasauri tahaye ruwan cikin sa tareda daukar filo tana dukan shi Cike da shagwaba tace Hmm na Dani kake fa...cikin dariya yace "eh dake nake koba haka kikace ba?. yakareshe fadi tareda kashe mata ido daya. Baki ta turo sannan tace to aida gaske ne kakusa kashe ni, murmushi tayi tareda rike hannun ta yakarb'e filon datake dukansa dashi yaijifa dashi sannan yace, *Leemah* ta idan na kasheki to narayu dawa?.. tace ah! ga "Aunty *Jana* nan, had'e fuska yayi. Aaikam dasauri ta waske da fadin Lah! aikai manaji abunda ka fadi ranan cike da zumud'in sonji abinda yafad'a aranan, yace mata me nafad'a *Leemah* ta gaya mun kinji"?..cikin da zolaya tace cewa kayi wayyo *Leemah* ta wayyo my Honey inason ki u are so sweet *Leemah* ta pls don't left me kinji?.. if u left me l will die l will die *Leemah* ta Kuma kanata maimaita wa. Dariya yake sosai sannan yajawo ta ya rungume sai kuma ya mirginata takoma kasa shi kuma yana saman ta mean yai mata runfa, cike da shaukin kaunar ta yace Allah da gaske ne *Leemah* ta idan kika bar ni mutuwa zanyi domin kaunarki ma had'in rayuwata ne, Sannan kuma ked'in aita dabance *Leemah*, domin kina dauke da wata irin ni'ima me dad'i dasauri tace kai Hmm na sai kace nid'i wata sweet ce ko honey, yace ai kinfi sweet da zuma. Pls *Leemah* ta taimaka mun manayi abin nan dayasa naketa zuba maki subad'i, ido tazaro cike da tsoro tace wayyo Hmm na abin nan fa akwai zafi sosai, yace l promise u yau bazaki jizafi ba har zata sakeyin magana ya had'e bakin su. _Nikam ganin haka yasa nafece 🏃🏻‍♀domin bazan iya ganin abun nan ba lol_. *_Bayan sati biyu_* ***** Duk yadda *Jana* taso fita Don ta aikata mugun nufin ta, abin yagagara domin duk *Habeeb* yabi yatoshe hanyar hatta da bakin get yace" idan tasake zuwa ba tareda izinin shiba abakin auren ta, ita kuma idan akwai abunda ta tsana arayuwata to be wuce rabuwa da *Habeeb* ba. _Nikam nace rabuwa ta nawa kuma KO readas_? Don haka dole ta hakura gashi dai babu rashin ci babu rashin sha, amma tayi wani irin mugun ramewa tayi dubu tamkar ba *Jana* ba kasan cewar abubuwan sunyi mata yawa musamman rashin samun abun nan😁 da batayi. Kasan cewar tuni ta fahimci *Habeeb* da *Deeya* sunayin abin, hakan ne yasata sake shiga wani irin ya nayi, domin bataga fuska ba balle tace itama aimata abin asalima yanzu wani irin mugun tsoron sa take ji data gashi sai taji gaban yafadi gawani azababben kwarjini dayake mata wanda kotasoyi masa magana akan abubuwan dayake ta wayanda suke mugun kona mata rai sai takasa, gashi itaba ma'abociya ibada ba balle tayi kokarin kai kukanta ga Allah ba don yaimata maganin matsalarta saidai ma tasake tura kanta ga halaka, wato ta cigaba da biyama kanta bukata kamar yadda tasa ba. Aban garen *Habeeb* da *Deeya* kam cikin sati biyun nan kuwa sun murji amarcin su son ransu, wanda ta dalilin hakan ne shak'uwa me karfi yasake shiga tsakanin su, idan kaga su sunyi kyau sunyi kiba musamman *Habeeb* da ya kasan ce yanzu bashi da wata matsala, daga b'angaren cikin sa har shimfid'ar sa, yana samun yadda yake so agurin *Leemarsa* wanda hakan ne yasata sake samun wani irin matsayi me girma a ZUCIYAR sa. **** Yau lahadi kuma yaune *Habeeb* zaya koma gurin aiki, kamar kullum idan suka tashi sai sun shiga part by part sun gaida iyayan su, KO yanzu masun shiga sun gaida su tareda sallamar su akan zaya koma gurin aiki. Ahankali suke tafiya tamkar marasa lafiya makale suke dajuna kamar zasu shiga jikin juna *Habeeb* da *Deeya* kenan, sanye yake dawani blue suit me a sakin kyau da tsada wanda yasake fito masa Da kyausa da kwarjinsa. Ita kuma tana sanye dawani blue material wanda tayi masa dinkin riga da siket, dinkin yad'an kama jikinta kad'an don haka yai mata kyau sosai saita kashe daurin zahra buhari sosai tayi kyau fuskarta sai wani annuri yake fitarwa, hannun ta rikeda _briefcase_ dinsa sunyi kyau sosai saidai kallo daya zakai masu ka fahimci sam basusan rabuwa dajuna. Saida suka isa dai-dai bakin kofar fita babban falo sannan suka tsaya, jantayayi ya rungume tsam akirjinsa yana jin SONTA da kaunar suna ratsa jini da bargon sa, yayinda yakeji kamar karya tafi yabar ta cikin sanyi murya *Habeeb* yace *Leemah* ta l will miss u so muçhhh!, ahankali tace me twooo Hmm na pls come back soon kaji?..yace l will Insha'allah *Leemah* ta kiyi mun addu'a kinji, ahankali tace Allah yakareka dakare warsa yabaka abinda kaje nema na alkhairi, ya kuma dawo mana dakai lafiya yace ameen *Leemah* ta nagode Allah yaimaki albarka pls ki kulamun dakaki kinji?., Tace to ni maka kula mun da kan ka sosai pls karka kula kowace "mace idanka kula wata" Allah babu ruwa na dakai takareshe fadi tareda turo pink mouth dinta, dariya yayi cike da shaukin kaunarta yakama bakin ya tsotsa sosai sannan, yace karki damu *Leemah* ta ai babu macen datake da matsayin da zan kulata, yace oya we started our sing sake kwantarda kanta tayi akirjinsa yayinda hannun ta daya yake shafa lallausan sajensa, shikam sai lumshe ido yake domin yana matukar son haka ahankali tafara fadin. _Zan rayu dakai zan mutu dakai abadan Dani dakai zamu zauna, idan nace ni; ina nufin kai" idan nace kai Ina nufin ni;_ Ahankali shima yace _zan rayu dake! zan mutu dake! abadan dani; dake! zamu zauna idan nace ni; ina nufin ke! idan nace ke! ina nufin ni_; Dariya sukayi gaba daya sannan suka daga wa juna babbar yatsa, tareda fadin yessss! sannan yakarbi jakar yana fadi byeee *Leemah* ta itama tace byeee Hmm na sannan yanufi gurin mota, Dasauri Saminu yazo yakarbi jakar tareda bud'e masa kofar motar yashiga tareda sa jakar sannan ya rufe, sannan yaje yashiga tasu motar suka fita daga harabar gidan da gudu abuja tayi Kira, to mu kam sai muce asauka lafiya *Habee-Leemat*. Jiki bakwari *Deeya* tajuya zuwa cikin gida kamar zatayi kuka zuciyar ta cike dakewar Hmm dinta, takai tsakiyar falo kawai sai taga *Jana* k'idis agabanta Wanda hakan ba karami tsora ta da razanata yayiba, gawani irin muguwar fad'uwa da gaban ta yayi dasauri tafara karan to addu'ar neman tsari, sannan ta kalli *Jana* wacce ke tsaye rik'e da k'ugu sai cika take tana ba tsewa, tareda watsama *Deeya* harara. Tsaki *Deeya* tayi tareda watsa mata wani mugun kallo domin yanzu wani irin haushin ta takeji wanda tarasa dalilin dayasa takejin haka, _nikam nace kishine😝_ cikin had'e fuska *Deeya* tace... *_Tau fa 😳saida Habeeb yatafi 🤔to ko wata wainar kuma za'atoya tsakanin Deeya da Jana Oho!_* Muje zuwa A _*KYAUTAR ALLAH CE*_ (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹[7/6, 6:49 PM] My Ameena: 󰐼󰐼󰐼󰐼󰐊 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣1⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Lafiya zaki tare mun hanya?..cikin masifa *Jana* tace antare maki hanyar dan ubanki, ido *Deeya* tazaro cike da mamaki jin yadda *Jana* ta k'unduma mata zagi, cikin bala'in dayake cinta tace dan ubanki natare hanyar kiyi abinda zaki shegiya aljana tunda aka likawa "mijina ke shikenan narasa gane kansa saboda asirin da shegen uban.... takasa karasawa saboda kyakkyawan marin da *Deeya* tazuba mata, Wanda ya gigita yasata rike kumatu cike da kwantena kwantena na mamaki take kallon *Deeya*. Cikin tsananin bacin rai *Deeyar* ta nunata da yatsa tareda fadin duk abinda zaki fad'a kifad'a akaina zan iya dauka, amman banda "iyayena domin "sud'in mutane ne masu matukar kima da daraja agurin, Don haka bazan taba yadda wani mahaluki yaci musu mutunci inaji da gani banyi magana ba, wlhy bazan yadda ba KO kad'an kinji. Cikin masifa *Jana* tace kutumar uba ni kika Mara?..cikin bacin rai *Deeya* tace "eh domin kigane iyayena ba abokanan wasan ki bane, inafatan kin fahimta ai?. Cikin masifa *Jana* tace kan uba tunda kika mareni yau sai nayi maki dukan tsiya agidan nan, Gaban *Deeya* ne yafad'di jin zancen duka, amma sai bata nunaba asalima tsaki tayi tareda kokarin bita gefen ta zata wuci still kirjinta yana dukan uku, cikin wani irin mahaukacin masifa *Jana* ta finciko *Deeya* tareda cewa dun ubanki dawo ke har kin iyasa ki mareni, sannan ki wuce tab!.yariyan baki isaba wlhy ai yau sai na lahiri yafikin jin dadi agidan nan. Wani irin razanannen tsawa *Deeya* ta dokawa *Jana* tareda fadin dalla gafara mlm sakar mun riga ki naji ko?.., aikam dasauri *Jana* tasaki rigar cike da razana jikinta har yana kerrrrrrrma! lokaci daya kuma sai tsoron *Deeya* yad'arsu mata gawani irin mugun kwarjini datayi mata, *Deeya* kam ita tayi tsawar amma saida tsawar tabata mugun tsoro wanda tayi mamaki har tana fadi aranta wai itace ta doka wannan tsawar haka?.., ranta amatukar bace yayinda kirjinta yake cigaba da matsanancin bugawa, ta kalli *Jana* tareda nuna kanta da yatsa tace kinga nayi maki kama da wacce zaki taba fatar jikinta?.. Shuru *Jana* tayi takasa cewa komai domin gaba daya *Deeya* tayi mata kwarjini gawani mugun tsoron ta da yakamata, tsaki *Deeyar* tayi tareda fadin mlm kije kinemi wacce zakiyiwa dukan tsiya amma bani ba domin tab'ani dai-dai yakeda samun matsala arayuwarki, tana kaiwa nan tawuce sama zuwa dakinta hankalita kwance abinta. Yayinda tabar *Jana* tsaye sake da baki da hanci, zama tayi akan kushin jabar tareda tura hannu ta acikin wannan uban attachment din da batasa lokacin cire shi ba, abu sai tashin tsami yake mtsww kai Allah dai yarabu da kazaman mata ameen. Wani irin iska me zafi tafesar daga bakin ta tana hura hanci rainta amatukar bace tace kan uba ai wlhy tunda kikayi kuskure marina yarinya sai naci ubanki agidan nan, KO bayau ba dama *BB* kike takama dashi to yawuce Don haka kwanan nan zakigane kuren ki tadan dad'e tana sakawa da warware wa, can saita tashi ta nufi sama buguzun-buguzun. *Deeya* kam tana shiga daki tayi sauri ta kulle kofa taje ta zauna agefen gado tareda dafa kirjinta tana sauke numfashi kamar wacce tayi tseren gudu, sannan tad'aga hannun ta tana kallon kyakkyawa tafin hannun ta me dauke da zanen fulawa ja, cike da tsoro tace kai! yau nice namari "Aunty *Jana* har da yimata tsawa Kai!...amman nimafa naji tsoron tsawar nan. Can kuma sai ta kyalkyace da dariya saka makon tunowa da reaction din da *Jana* tashiga lokacin da tayi mata tsawa, cikin dariya tace Kai! Ashe nima dai *BOSS* Ce, can kuma sai tamike zumbur tareda cewa Kai! wlhy bari nazo na bar gidan nan kar tayi mun duka kamar yadda ta fada tunda taga Hmm na baya nan, kafi azo aceceni naji jiki. tana fadin haka ne tareda daukar gyalen ta yafa sannan tadauki wayar ta dake kan gado da jakarta da kuma hand out sannan tabude kofar ahankali, gaban ta yana d'an faduwa kadan tafita tareda kulle kofar ta sauka kasa atunananin ta zataga *Janar* saidai kuma bata ganta ba, Don haka tasaki ajiyar zuciya tareda fita dasauri. ****** *Deeya* Da tafita kai tsaye part din *Feeya* tanufa kwance ta'iske *Feeyar* hannun ta rikeda hand out tana karanta wa, _kasan cewa ranan Monday zasu fara jarabawa shiyasa itama *Deeya* ta dauko Nata don tayi karatun,_ Ahankali *Feeya* ta tashi daga kwance kasan cewar cikin ta yafara girma, murmushi tayi tareda ajiye hand out din tana kokarin daura dankwali, *Deeya* ta ajiye jakarta akan table tareda yaye gyalen kanta fuskarta dauke da murmushi. Tace sannun da hutawa me ciki hararanta *Feeya* tayi tareda fadin bana son iskanci fa, ba me ciki ba walla me Kai! Cike da zolaya *Deeya* tace to me kai yakike ya my unborn baby?..tace kedai ki kasani tace kefa?.. tace bansani ba Allah my sweet *Deeya* kin cika shegen tsoka, dariya *Deeya* tayi tareda zaunawa tafadin aike kinsan tsokana ajinina yake, itama dariyar tayi tareda fadin aikam nafi kowa sanin hakan. *Deeya* tace hmm ke kinsan abunda yafaru yanzu kuwa?..tace "a ah saikin fada nan *Deeya* fada mata abunda yafaru tsakanin ta da "Aunty *Jana*, dariya sukai sosai saida sukai me isarsu sannan suka tsaya. *Feeya* tace kinyi mun dai-dai my sweet *Deeya* aigara da kika yimata haka, kinsan ita batasan darajar iyayenta ba shiyasa Kai! amma fa kinyi na miji kokari dakika mari wannan shad'ikar tace hmm ai kedai bari ni kaina saida nayi mamaki kain....karar wayar tane yakatseta dasauri taciro daga jakarta *Habeeb* ne yakirata video call ganin hakan ne yasata fadi Oh! my sweet Hmm I love u l miss u so muchhhh!, ta kareshe fadi dayin dariya. Shima dariyar yayi me cike da sonta da kaunar ta sannan yace miss u two my honey *Leemah,* and Love u more than Love me Dear, cike da farin ciki tace nagode Habibina to yakake ya hanyar?... yace to gani nan dai hanya kuma gamunan a kanta tace Allah yatsare yace ameen kina Ina ne?... tace gurin my sweet *Feeya* yace Oh! my *Leemah* shine kikafito?.. me makon kiboye mun kanki um?..cike da shagwaba tace to sowee my Hmm Allah daka tafi gidan babu dadi shiyasa nazo nan kaga tun ba'aje ko'ina ba nafara kewarka KO?..., pls nidai ka dawo dawuri kaji?.. murmushi yayi me kayatarwa tareda shafa suman kanshi yace, hmm Allah *Leemah* ta nima tun bamu fita bauchi ba kewarki tafara kamani sosai, tace kagani ko tozaka dawo dawurin?.. cike da shaukin KAUNAR ta yace karki damu *Leemah* ta zan dawo very soon kinji?.. tace to nan suka taba fira sannan sukai sallama, bayan yaimata gargadin ta maida hankali tayi karatu sosai tunda taga jarabawa zasuyi, tace to tareda zuba masa addu'ar tsari. Daga nan kuma suka cigaba da fira itada *Feeya* can kuma sai ko wacce tafara karatu saida misalin karfe 4:30pm sannan tako gida part dinsu tashiga bata dad'e ba tafito tashiga part din Hajiya nan kam sai bayan isha'i sannan tafito ta nufi part dinsu dasauri tashige daki ta kulle. _Nikam nace Kai!😂 *Leemar* *Habeeb* tun yanzu shiga bacci ko dai kina tsoron kar *Jana* ta suburbud'a kine?_ 😜. *_Bayan kwana hudu_* ***** Tun ranan da *Deeya* tamari *Jana* basu sake hadu wa ba domin kuwa tuni suka kulla wasan yar buya, duk yadda *Jana* ta so su hadu *Deeya* Don tayi mata illa kamar yadda take qudirtawa azuciyarta, Allah bai nufa ba domin *Deeya* tana rigata tashi sannan ta riga ta kwanciya. Idan sukaje school suka dawo sai su yada zango gidan *Feeya* idanta ta so kuma sai tashiga part dinsu lnna ko tashiga part din Hajiya, sai bayan sallar isha'i sannan ta nufi part dinsu idan kuma tashiga bata iske *Jana,* Don haka sai tashige daki abinta, Waya kuma tsakanin ta da *Habeeb* kullu yisuke suna zuba soyayya abinsu wacce take Kara masu shak'uwa da kaunar juna. ***** Yau alhamis tunda ta tashi takejin aranta yau duk yadda zatayi sai taje gurin Shafa da Adonta, saida ta tabbatar *Deeya* tafita zuwa school ta shirya cikin doguwar rigar atamfa ja, tayafa gyale ja sannan ta dauki wata yar karamar jar jakar sarka da yankune sai tadauki pos da key motar ta data dade ba tashiga ba sannan tafito, tanufi ma'jiyar motocin motar duk tayi kura amma haka tashiga kafin takai bakin get saita fara kuka wanda kana ganin shi zaka ga ne na karya ne, tana isa get din ta tsaya tareda sauke glassa sannan kara sautin kukan sosai. Dasauri baba megadin yafito yana gani tana kuka yace subhalallahi! Hajiya lafiya?..., cike da kukan kissa tace wlhy yanzu aka kirani aka fadamun ankai "Mamana asibiti batada lafiya, yace assha Allah yabata lafiya yafadi tareda bude mata get tafita saida ta hau kan titi sannan tasaki dariya tace bazan megadi sannan takarwa motar gudu. _Nikam nace ai ita ce banza😠lamba daya ko masu karatu_?.. *Jana* bata tsaya ko'ina ba sai gidan Shafa saidai kuma tayi rashin sa'a "Shafar bata nan don haka saita nufi gidan Ado, tana isa ana kokarin fitowa dashi zuwa asibiti kasan cewar kafatar tashi ta rure sai wari take tana fidda ruwa cikin tashin hankali tafito take tambaya abokansa suke fada mata take tace su sashi cikin motar ta suka nufi asibiti, suna isa aka fara bashi taimakon gaggawa domin sai ihu yake nan Dr yagano kafar tarub'e, don haka dole sai anyanke ta hankalin *Jana* yatashi sosai yayinda ado yaketa faman ihu shikada ayanke masa kafa, Dr yace dole sai anyanke kafar zaya samu lafiya kuma kudin aikin dubu dari,. *Jana* tace to yanzu batada kudi saidai tana abin kudi zataje tasiyar takawo ayanke masa kafar, Don yasa mu lafiya Dr yace to sannan tatafi. Dubu sittin aka siyi sarka ta kawoma Dr kudin yace gaski bazai iyayin aikin nan dubu sittin ba, tace zataje gida ta ciko kudin yace to saita kawo cikon zatayi aikin sannan ta nufi gida, tabar ado sai ihu yake yana fadin wlhy sai yadauki fansa. *Jana* tana tuki amma zuciyar ta cike take da tunanin ta inda zata samo cikon kudin daza aima ado aikin, akan hanyar ta takomawa gida ne ta tsaya bakin titi tasiya lemo da ayaba sannan tanufi gida. Tana shiga harabar gidan motocin *Habeeb* suna shigowa, bayanta kashe motar sai tafito dai-dai lokacin da Saminu yafito dasauri daga mota yabude ma *Habeeb* yafito, kafarsa sanye takeda farin takalmi jikinsa kuma wani tsaddan yadi Navy blue me sharashara don har anagani farar vest dinsa, hannun sa rikeda wayoyinsa saidai kanshi babu hulla Don haka suman sai sheki take yayi matukar kyau. Yayinda gaba daya kamshi turarensa yacika harabar gidan, wanda yasa *Jana* juyowa dasauri aikam sukayi ido hudu *Habeeb* cike da tsananin firgici Da tsoro tasaki ledar lemon suka watse takasa, tadora hannun wa akai🙆🏻 cike da tashin hankali tabude baki zata ce.... *_Notice, daga wannan page din nadai na tura wa groups din da ake karantawa amma ba asharhi akai, wato comments wanda kunsan cewa shike karawa marubuci kwarin guiwar cigaba da rubutun sa nagode SO._*, Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [7/8, 9:26 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣2⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Kasa cewa komai tayi saka makon wani irin mugun kallo da yawatsa mata me cike da tsantsar tsana da kyama, Baice mata komai ba yanufi part din su *Deeya* ran shi amatukar bace. Kirjin ta tadafe dake matukar bugawa sai kuma ta sauke ajiyar zuciya tareda tsugunnawa tana cintar lemon da ayaba, zuciyarta cike da tunani me yadawo da *BB* yau?.. Shikam *Habeeb* dama yazone don yaga *Leemarsa* kasan cewar kullum da kewarta yake kwana da'ita yake tashi, duk dacewa kullum dare da rana suna waya tareda yin video call amma duk hakan be isheshi ba, kamar yauma tashi yayi yanajin matukar son ganin ta azahiri tareda son jinta ajikinsa, shiyasa ya yanke shawar zuwa ba tareda yafada mataba saboda yason yai mata surprise. Da sallama yashiga falon gaba daya suka amsa Baffa da lnna dasuke zaune suna fira har da *Hafeez,* saidai shikam badashi ake firar ba asalima bawa cikinsa hakkisa yake wato yana da'amun ne, Cike da mamakin ganinsa Baffa yace "a ah *Habeebu* ne yau?..cikin girmamawa yace "eh Baffa tareda zama kusada *Hafeez*, Baffa yace to Allah dai yasa lafiya?.. yace lafiya lau Baffa akwai wani aiki Da zanyi ne shiyasa nazo tun yau, yace to to Allah ya taimaka yace ameen sannan suka gaisa yagaida lnna ta amsa tareda yimaya hanya yace lafiya lau, *Hafeez* ya tsaya da cin abincin ya gaidai *Habeeb* ya amsa yana d'an hararan shi, sai kuma yace Baffa kuyiwa yaron nan aure yadaina cinyewa lnna abinci ta haka nan, Da sauri *Hafeez* yazaro ido😳tareda sakin baki yana kallon *Habeeb* wanda yahade fuska tareda cewa yadai?.. ko baka isa auren bane, dasauri ya gyada kai. Aikam me lnna da Baffa zasuyi ba dariya ba, *Habeeb* yace Oh! amma ka isa cinyema mutane abinci su KO?.... Kai yadukar tareda dan turo baki, lnna tace to nidai kar adamar mun yaro na bai isa aure ba tukun, murmushi *Habeeb* yayi yana fadin Baffa kaji lnna ko wai wannan kawon yaron ne bai isa aure ba?... murmushin manya Baffa yayi yace kyalesu *Habeebu* aini tuni na samar masa mata lokacin dazan bayyana nasa kawai nakejiran Allah yabani ikon, yace yauwa Baffa yayi dai-dai Allah yabada iko suka Ce ameen, sannan ya tashi yana cewa zan shiga part din su Hajiyarmu, sukace to sannan yafita yanufi part din Hajiyarmu. *Jana* kam bayan ta tsince lemon da ayaban ta part tanufa afalon kasa ta zauna tafara cin ayaba hankalin ta kwance, saboda taga *Habeeb* bai ce mata komai ba Don haka ne bata wani tada hankalin ta ba Don yaganta, asalima remote ta dauka tareda cewa nasan wannan shegiyar aljanar bata dawo ba, Mtsww kai!, Allah yasama idan zata dawo tayi hatsari tamutu nahuta da jaraba, sannan ta kishingid'a tareda kunna kallon tafara yi ta cigaba da cin ayaba tana jifa da bawon, awani gefen kuma tana tunani ta yadda zata samu cikon kudin aikin ado. ******* A ban garen *Deeya* kuwa tuni tadawo daga school kasan cewar yau paper daya sukayi, Don haka tana gamawa tafito suka tanufo gida yau bata tsaya shiga part kowa ba direct part dinsu tanufa, Dakin *Habeeb* tashiga domin yau wani irin kewar sa itama takeji gashi tunda sukai waya dazata tafi school basu sakeyiba, takira wayar shi tafi akirga amma baije ba shiyasa duk taji ba dadi, Don haka tana shiga tanufi cikin bedroom din sa, tsaf dakin yake agyar kamshin turaren shi sai tashi yake, ahankali takarasa baki gado rigar banshi tadauka tareda kaiwa hancin ta tashaki kamshi daddad'an turaran shi me kasheji ido ta lumshe tareda sauke ajiyar zuciya tace l really miss u Hmm na pls came back soon because I want, hanan tai tafaman surutai masu cike da tsakanin kewar sa. Can sai ta ajiye riga tareda jakarta da gyale ta cire kayan jikinta ta daura towel dinsa tanufi toilet tayo wanta tafito, bayan tashafe jikinta da mai da turaruka masu kamshi sannan tabude wardrof tadauko wasu shegu riga da wando masu kyau tasa, Wandon swaga ne black da ratsin milk yanada duwatsu ajiki ita kuma rigar milk colon ce tanada igiya agaba arubuta I miss u ajikin rigar da small letter, sai takama igiyar ta kulle wanda hakan ne yabawa albarkatu kirjinta rabi damar fitowa, gaskiya tayi kyau sosai sai tasa wata bakar hula me kyau bayan tasake feshe jikinta da turare sannan tagyara gurin, tareda daukar key dakinta tafito falo. Bazato suka hada ido da juna kowani saida gaban sa yafadi, musamman *Jana,* domin batayi zaton *Deeya* na cikin gidan ba itama *Deeya* batayi zaton cewar *Janar* na cikin gidan ba, kitchen *Deeya* tanufa gaban ta na faduwa, Tsaye tayi a kicthe din ahankali ta furta wai dama ita wannan mama katuwar tana cikin gidan ne?..baki ta tabe tareda d'age ka fada tace to kotana ciki ni Ina ruwana "da'ita, can kuma sai tace to wai me nashigoyi kitchen ne?.. mtsww tayi tsaki tareda fitowa ba tareda ta kalli gurin da *Jana* take bata nufi sama danufin zuwa dakinta. Da sauri da sauri take hawa step din kamar yadda tasa ba, yayinda jikinta yake Wani irin shaking na daukar hankalin duk wani lafiyayyan Da namiji, tahau step na daya tahau na biyu ta hau na uku zata hau na hudu kenan sai wani mugun santsi yakwashe, saka makon bawon ayaban da *Jana* jefa mata, aikam tuni tayo baya zata fadi hakan ne yasa tasaki wani irin Kara me karfi tareda fadin wayyo Allah Hmm na zan fadi. Dai-dai lokacin *Habeeb* yashigo cikin azababben zafin nama yai sufa yatare ta wanda har saida guiwoyin sa suka bugi steps na biyu sannan suka zube gaba daya kasa, sai ya kasan ce shi yana kasa ita kuma tana saman jikinsa tabayan ta dasauri tajuya ta rukunkume shi, ajiyar zuciya suka sauke alokaci daya, sai kuma tasaki wani irin kuka me cike da tsantsanr tsoro had'e shagwaba, ido yarintse saboda yadda yaji kukan ta yadaki zuciyarsa hannun shi duk biyu yasa ya rungumeta sosai yayinda yaji kirjinsa yawani irin mugun bugawa, ahankali yafara Shafa bayanta cikin tsanani fargaba yace it's Ok my *Leemah* l'm here with u noting will happen to u by the great of God, cikin kukan shagwaba tace Hmm na da baka zo ba Da yanzu nafad'o yace hakan bazaya taba faruwaba Insha'allah kinji *Leemah* ta?...Kai ta gyada alamar to. Ahankali yamike da'ita ajikinsa tareda kallon gurin da bawon ayaban yake, wanda yakeda tabbacin shine yasa *Leemarsa* takusan fadowa ba don Allah yakawo sa ba da shikenan tafado da babu, abinda zaya hana batayi mummunan rauni ba. jiyayi ransa yai bala'in baci domin tuni fahimci cewar *Jana* ce ta haddasa faruwar hakan, Wani irin mugun kallo ya watsama *Janar* wacce tayi mutuwar tsaye domin batayi zaton shigowar sa adai-dai wannan lokacin ba, aikam take kirjinta yabuga yayinda jikinta yadauki rawa domin tahango wani mugun bacin rai akwayar idonsa, Cak! yadauki *Deeya* wacce tasake ruk'unk'ume shi tana sauke ajiyar zuciya, wani mugun kallon yasake watsama *Jana* me dauke da zan dawo gareki, sannan yanufi dakin shi rungume *Deeya*. Hannun tadora akai tareda fadin nashiga uku shikenan yau nabani, jifa tayi da remote din hannunta dasauri tanufi sama buguzu-buguzu hankalin atashe take hau step din tahau dai-dai in da bawon ayaban yake, itama ta taka aikam take tasaki wani uban ihu tareda fadin wayyo nashiga uku mutuwa karki zo yanzu, _nikam nace tab! *Jana* ai saida in lokaci baiyi ba_ Duka guiwoyin ta biyu suka bigi steps din dasauri tarike karfen benen, yayinda taji wani irin zafi yaratsa kwakwalwarta, dararrafe ta isa daki tana fadin wayyo washhh kafata. *_Kaikayi koma kan mashekiya inji ado gwanjan MATA_* 😂. *Habeeb* kam bai dire *Deeya* ko'ina ba sai kan faffad'an gadon sa, tareda yimata runfa ahankali yasa harshen sa yana lashe sauran hawayen dayake fuskarta, Saida yalashe hawayan tas sannan tabude idon ahankali ta zubasu akanshi shidin ma ita yake kallo, cike da shaukin kaunar ta sun dauki mintuna suna kallon juna can sai ta turo baki tareda kauda kai gefe, dasauri yajuyo da kanta tareda fadin Oh! no *Leemah* ta don't angry with me, cike da shagwaba tace to bakai bane damukai waya dasafe baka fadamun yau zaka zo ba, gashi ban dafamaka komai ba sannan inata neman layin ka ban samu ba kuma yau Ina taji kewar ka sosai. Murmushi yayi me cike da kaunar ta da sha'awarta, fuskar takama yahade danasa ahankali yake goga hancisa anata cike da kasala yace, am so sorry *Leemah* ta nima kewar nice tada me ni shiyasa nayanke shawar nazo ba tareda nafada maki ba saboda nayi surprised naki, so are u happy to see me?.. tace yes I am very happy, yace nima haka *Leemah* ta kirjinta yatsurawa ido wanda ke tayi masa welcome, hannu yasa yaja igiyar gaban rigar aikam take kullin yasance dago kai yayi ya kalle ta tareda cewa kai! *Leemah* ta amma fa kwalli yar nan tayi mun kyau sosai, yakamata ma nabada tukuici KO?.. yakareshe fadi tareda kashe mata ido daya yana kokarin tura hannun sa ciki rigar. Murmushi tayi tareda tura hannuta cikin suman kansa, sannan tayi fari da ido wanda yasake tsuma masa sha'awar ta, cikin cool voice dinta tace "eh dasauri yace to me kike so fadamun zan baki kinji *Leemah* ta?.. tace Hmm na komai yabani inason, amma dai yanzu ka fara bani sweet tongue dinka na sha saboda nayi kewar sa dayawa dasauri yace really?.. tace yeap, Wani irin kayataccen murmushi sannan yace to take it my honey *Leemah* yafadi tareda mika mata harsa aikam dasauri ta cafke tafara tsota, nikam inaganin haka na arina kare🏃🏻‍♀don my Habity ta hanani ganin kwaf lol. Saidai suka samu nutsuwa sannan suka kasararama Kansu, sannan suka shiga toilet sukayi wanka sannan suka fito, *Habeeb* yanufi wedrof yadauko wata farar jallabiya yasa, *Deeya* kam da towel din jikinta tahaye gado murmushi yayi tareda nifar gurin ta yace ya'akayi ne *Leemah* ta?.. Cike da shagwaba tace Hmm na nagaji kuma bacci nakeji, kumatun ta yashafa yace sorry *Leemah* ta nine natara maki gajiya ko?.. Dasauri ta rufe ido cike da jin kunyar abinda yafadi, dariya yayi sannan yaja bargo yarufe mata rabinjiki yace kiyi bacci ki zanje nadawo kinji?..tace to sannan yafita. Dakin *Jana* yanufa dakarfi yabanki kofar zumbur tamike cike da tsoro ta kalle sa, yayinda ya watsama ta mugun kallo rai bace yace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [7/10, 9:32 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣3⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ _Today is final So_ maza-maza ki tattara naki yanaki kibar mun gida na dama nasakeki tu...wani uban tsalle tayi ta'isa gaban shi tareda tasakin ihu cikin azababben tashin hankali tace *BB* na kasakeni fakace?..... Matsawa yayi baya cike da bacin rai yace "eh au dake tunanin ki yana baki cewa bazan iya sakin ki ba ne KO" me?.....tab! lallai tunanin ki yafada maki robish, to bari kiji ni *Habeebullah Hasheem Sorro* nasakeki saki biyu tun ranan da Allah yanuna manku kuna aikana *ZINA* agidan nan dake da kwartonk...... Wani irin kara tasaki cikin tsananin tashin hankali tace nashiga uku na lalace kaganmu fa kace?...,wani uban naushe yakai ma bakin ta sannan yashiga sharara mata lafiyayyun marurru ka afuskar ta, wacce tuni tahade da jini da majina tofa😳 da dama kunsa yana cike da ita, Cikin bacin rai yace yar iska kina nufin ka zafi zanyi maki kenan ko?....kai ta gyada cike da tashin hankali, wani marin yashara mata rai bace yace u are very stupid *Jana* ribarme zan samu idan nayi maki kazafi?...idan harma zanyin kaza sai narasa wacce zanyi ma kazafin sai mata ta?...kuma kazafin mana ZINA?.... lallai *Jana* kin cuceni domin nidaki kaganin natsani ZINA arayuwata, bana fatan aikata ta balle har nayiwa mutun kazafin ya'aita ta, amma wai sai gashi matata ta sunna nagani da idona tana aikawa har cikin gida na har kan gado na, Kai! *Jana* to wai ma dame narageki ne arayuwa?... ci da sha?...KO sutura?...eyeee yafadi da karfi tareda shake mata wuya cikin bacin rai yace tambayar ki nake?.... Cike da tsanani wahala take sonyin magana amma takasa saboda mugun shaka yai mata, murmushi yayi me cike da tsantsar bakin ciki sannan yasake mata wuya tareda hankadata baya tayi taga-taga kamar zata fadi sai kuma tadafe bango, tafara tari saida tayi sosai sannan ta tsaya duk yana tsaye yana kallon ta. Rai bace yace acikin abinda na lissafa mena rageki dashi?.. dasauri tace babu kodaya, da sauri ya'isa gurinta yasake shakar wuyanta cikin tsawa yace ainasan ban rageki da kodaya ba, kuma baki isa kice narageki da *SEX* ba domin kinsa koni wanene awannan fagen, ko kina nufin kice narageki tanan gurin ne?...Kai! ta girgiza alamar a ah yace ainasan ban rageki anan ba tunda harda kudi nake biyanki idan zanyi, wanda ban tabasanin cewa idan miji zaya sadu da matar sa saiya biya ta kudi ba sai akanki, kuma kinsani nasani cewa a, addinin mu ba'ayin haka amma haka nake biyan ki kudin sannan nasadu dake saboda gudun karnaje Ina aikana zina, shiyasa nake biyan kudin domin tuni nafahimci kedin muguwar mayyar kudi Ce shiyasa nake bakisu gudun Karkema kije kina aikana ZINA, Ashe bansani ba kedin tantiriyar mazinaciyace fasika tunda har zaki iya aikata zina da aure akanki tabbas *Jana* kedin maciya amanace, nisai aranma nagane cewa dama can ke mazinaciyace tunda lokacin da na aureki duk daban taba sanin ya mace ba saike hakan be hanini gane cewa ke ba cikakkiyar budurwa ba ce, Wanda dakika fahimci nagane cewa ke ba cikakkiyar budurwa bace sai ki kai mun karya cewa ai fyad'e aikai maki KO?..., hummm Kai! *Jana* kinci amanata ta dalilinki nasamu ciwon ulcer da ciwon sanyi badan Allah yaganar dani dawuri ba, da bansan irin cututtukan dazaki kwaso kiyaba mun ba, Lallai *Jana* kin cuceni cuta mafi muni arayuwa kinci ha'ince kwarai da gaske azaman mu, saidai nadauki hakan amatsayin kaddara dakuma rabon zuri'ar dake tsakanin mu wanda Allah ya kaddara samuwarsu ta tsotsonki, don haka kije nabarki da Allah. Cikin tashin hankali tace don Allah kayi hakuri karka sakeni, dasauri yace saki na nawa kuma?... kina nufin duk wannan abinda daki kaimun shine kike tunani bazan iya sakin ki ba?.. tab! kinyi kuskure *Jana* aituni dama nayi maki saki biyu tu ranan dana ganku, dama nabarki ne kiyi idda adakin ki kamar yadda addinin mu yace, bawai don na mai dake ba "a ah saidon na d'and'ana maki kwatankwacin bakin cikin dakika d'and'ana mu, to Alhamdulillahi kin d'and'ana, Sannan kuma dama kinsan nafad'a maki duk ranan dakika sake taka bakin get, zan datse sauran igiyar dake tsakanin mu ko?...ya kareshe fadi a tsawa ce, Dasauri tace "eh yace yauwa to kinga yau shikenan babu sauran wata alaka ta aure tsakanin mu, tunda ba bakin get ba yau har waje kika fita ba tareda izinina ba, don haka saiki tashi kibarmun gidana, Tun baki nakasamu rayuwata ba saboda *"Leemah* ta itace rayuwata kisani, Ina *"SONTA* fiye da yadda nake son kaina, saboda kin fahimci haka shine kike son ki "illatamun ita KO?... saboda kedin bakar mutuwa ce KO?.., Domin dai wannan abinda ki kai mata yau badan Allah yakiyaye ya kawoni ba, datayi mummunan rauni tab! narantse *Jana* da yau sai na kashe ki; wlhy murusss zan kashe ki, kinga alabashi nima sai akashe ni don haka, Ki tashi kitafi gidanku kine can kikarata da kazamar rayuwar dakika zabarwa kanki, idan kinga dama kin nutsu sai ki karasa iddarki, idan kuma baki natsuba saikije kiyi ta sha shan ciki babu abinda yada meni, yana Kai nan yasa Kai zaya fita. *Jana* kuka tasaki sosai cikin tashin hankali tace don Allah *BB* na kayi mun rai tafadi tana kokarin rike masa Riga, wani azababben tsawa yadoka mata rai abace yace idan kikai kuskuran tabani da wannan kazamin hannun naki, narantse sai nayi maki dukan mutuwa fiye da wanda naiwa tsinannan kwartonki, Wanda har da renamun wayo kukasoyi ko?...ga kato kirikiri nagani amma wai kikace mu kawarkice saboda kin rai nawa kanki dawayo kice ni kika rai nawa, shashasha kawai kidahumar banza dawofi, nikam ai tuni nayi dana sanin saninki a rayuwata wlhy Sannan yafice ransa abace. Zaya fita kesai saiga me aikin Hajiyarmu da basket dauke da kulolin abinci, Cikin girmama wa tace gashi inji "Hajiya Karba yayi tareda fadin Oh! aina manta "Hajiyarmu tace zata aikomun da abinci, kice nagode sannan ki fada mata na'iske *"Leemah* ta tadawo saidai tana bacci ne, tace to tareda dajuyawa shikuma yakoma dakin shi, Afalo ajiye basket din sannan yanufi bedroom dasauri ya karasa bakin bed din murmushi yayi ganin har tayi bacci, gyara mata kwanciya yayi tareda fadin kiyi bacci kin lafiya me dadi tareda mafarkin Hmm dinki, inason ki *Leemah* ta irin son da baki bazaya iya fada ba, inama ki fatan tashi cikin amincin Allah *Leemah* ta sannan yai mata kiss agoshi da baki sannan yafita yanufi part din *Harees*. ***** *Jana* kam kuka take sosai kamar ranta zaya fita hankalin ta yai mummunan tashi, domin dai ko kad'an batayi zaton cewar *Habeeb* yagansu ita da Ado lokacin da suke aikata fasikancin su ba, Cikin kuka tace nashiga uku na tayaya zanbar wannan daular?.. *Jana* kam duk tabirkice sai surutu take saki kamar mahaukaciya sabon kamu, can tamike zumbur kamar zararriya tafita part din su Hajiyarmu ta nufa. Bako sallama *Jana* tafada falon tamkar mahaukaciya, tazube gaban Abba da Hajiyarmu dasuke zaune suna fira, cikin tsanani kuka tace Abba Hajiyarmu kunga banyima *"BB* na komai ba yasakeni cike da tashin hankali Abba yace subhalallahi! Saki kuma?... Kai ta gyada alamar "eh cike da bacin rai yace haka kawai "yasakeki ba tareda kinyi masa mummunan laifi ba?. tace "eh yace to yanzu shi Na ALLAH yana ina?... tace "yana part na baro shi, Waya Abba ya daga yafara kiran layin shi amma akashe hakan ne yasake bata wa Abban rai sosai, Itakam Hajiyarmu ba tace komai ba amma aran tafadi take yau takai shibango kenan, rai bace Abba yakalli Hajiya yace ki kira mun Laraba tace to tareda tashi tanufi sama, Can sai ga su tareda Laraba Abba yace jeki ki kira mun Na Allah yazo yanzu nan inason ganin shi, tace to tareda fita. *Habeeb* kam rai bace yashiga part dinsu *Harees* afalo ya iskesu zaune *Harees* yanayin abinci shima bai dade dawowa daga office ba, gani *Habeeb* din ne rai bace yasashi tashi daga cin abinci cike da mamakin ganin sa yace ah kaine yau?..yafadi tareda kama hannun *Habeeb* suka nufi dakin sa. Zaunar *Harees* yayi sannan yadauko ruwa me sanyi yabashi yasha sannan, yadafa kafad'arsa tareda cewa Dan'uwa meke FARUWA?..wata iska me zafi *Habeeb* sannan yafada wa *Harees* abinda yafaru tsanani sa da *Jana*, in daya karasa she dacewa kasan Allah Dan'uwa yau sai naji ni sakayau kamar ansauke mun wani katon dutse daya dan ne mun kirjina, *Harees* yace dama haka jakaji musamman da yakasan ce *Janar* ba macen kwarai bace, to Allah ya kiyaye ya kuma shiryar da'ita. Yanzu Ina "yaran?..tsaki *Habeeb* yayi yace yara kam su nan kasa ita Lili tuni na damka wa "Hajiyarmu, shidai Junior ne dama yake gurin "ta shekaran jiya kuma damu kai waya da *"Leemah* ta take fadamun wai dasu "Walid sukazo gaida su Hajiyar mu sai suka bisu gidan su" har da Lilin shine Mamu tace abar su, su kwana biyu. *Harees* yace to shikenan Allah yarayasu yace ameen, sannan suka fito saida yakai shi har bakin get sannan yakoma shi kuma yanufi gida. Zaya shiga part dinsa kenan saiga Laraba tafito daga part din, cikin girmama wa tace yallabai "Alh yana kiran ka yace OK tareda nufar part din, DA sallama yashiga falon Hajiyarmu Ce ta amsa, Abba kam wani irin kallo ya watsama sa ba tareda yabari *Habeeb* ya zauna ba rai bace yace, Na ALLAH lafiya zaka saki matarka ba tareda tayi maka laifin komai ba, cike da mamaki yajuya ya kalli *Jana* wacce ke tafaman gunshaki kuka kamar ance uwarta da uban ta sun mutu, zama yayi ba tareda yace komai ba saidai ransa abace yake, cikin dan tsawa Abba yace dakaifa nake?.. Rai bace yace ita tace ba tayi mun laifi ba na sake ta?.. Abba yace "eh ba haka kikace?..ciki kuka tace "eh, Kai *Habeeb* ya girgiza yace ashe zaki iyakin fadin laifin daki kai mun?.. Sannan ya kalli Abba yace tunda har takasa fadin laifi datayi mun, to nima nayi mata wannan alfarman bazan fada ba saidai Abba kasani mummunan laifi *Jana* ta yi mun shiyasa na sake ta, Abba yace to kayi hakuri kamai da matarka dakinta, Yace Abba ai babu sauran zama tsakanin mu, da sauri Abba yace saki nawa kai mata kai tsaye *Habeeb* yace Uku Cike DA tashi hankali yace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [7/13, 4:24 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣4⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Subhalallahi! Na ALLAH ba kada hankali ne da zakaiwa matar ka saki uku alokaci daya?... sakin da Ubangijin mu yahane mu, shine zakayi, Na ALLAH yau me yasamu kwakwalwar ka shin ka manta na gargard'eka da aikata irin wannan sakin ba tareda wani mummunan laifi ba?..., Da sauri yace Abba kagafar ce ni; tabbas nasan ka gargad'eni da irin wannan sakin, saidai wlhy laifin da *Jana* tayi mu banajin zan iya cigaba da zama da'ita shiyasa nasake ta domin laifine me matukar muni. Abba yace Na ALLAH duk laifi da Murjanatu tayi maka be kamata kayi mata irin wannan sakin ba har uku alokaci daya, Da sauri yace Abba ba'a lokaci daya nayi mata ba, Dama nayi mata saki biyu saina barta tayi iddarta kamar yadda addini ce, sannan nace mata duk ranan da tasake taka bakin get ba tareda izini naba, to zan yanke sauran igiyar dake tsakanin mu shine yau Ina shigowa *Jana* tana dawowa daga yawonta wanda tafita ba tareda ta nemi izinina ba ko dayake aidama tasaba yin haka, To amma tunda nace karta fita shin Abba meka mata tayi?..cikin sanyi jiki Abba yace saita tsaya inda ka'ajiyeta, yace to batayi hakan ba gaka aishikenan yanzu babu wani sauran zama tsakanin mu tunda tafita kaga saki yacika uku kenan ko?...Abba yace haka ne lallai Murjanatu baki kyauta ba, kinga yanzu aure yabaci koda yake Ina zuwa. Wayarsa yadaga yakira layin Baffa inda yace yazo yanason ganin sa aikam, batareda bata lokaci ba saiga Baffa ya shigo da slm bayan sun gaisa sai ya zauna, sai Abba yafada masa abinda yafaru da sauri Baffa yace subhalallahi! meyai zafi haka *Habeebullah?..* nan yafada masa kamar yadda yafawa Abba, Baffa yace assha Murjanatu baki kyau taba, Abba yakalli Baffa tareda cewa to lallai dai kam yah sheikh aure yakare kenan KO?... Murmushi Baffa yayi yace Alh aikaima kasan hakan Abba yace nasani inadai son suma su sake sanin hakan daga bakin Shehin malami ne, Murmushi Baffa yasake yi tareda cewa almajiri dai Alh, to maganar gaske kuma a addini babu sauran aure tsakanin su hakan kuma baiyi dadi ba, Abba yace to yaza'ayi Allah ya kaddara saidai akiyayi gaba Allah kuma yakiyaye Hajiya tace to ameen nan dai Baffa yayi tayima *Jana* nasiha ganin yadda take ta kuka kamar ranta zaya fita, wanda yasan tana kukan rabuwa ne da *Habeeb* din yace kiyi hakuri Murjanatu inason ki dauki wannan din a matsayin kaddaran ki, kije ki nutsu ki gama iddarki idan harki kayi yadda addinin mu yace' Insha'allah Allah yaza zaba maki miji kwatankwaci *Habeebullah,* Cikin kuka tace to tunda Lili tana gurin Hajiya abata "Junior ta tafi dashi, har *Habeeb* zayayi magana sai Baffa ya hanashi ta hanyar daga masa hannu, yace Murjanatu kiyi haku kinsa kyanda gidan ubansa don haka kibar Muhammad agidansu, keda kiyi masu adda'a Allah yashira su a tafarkin lslama kinji ko?..kaita gyada, hakan nan dai *Jana* tafito, tanufi part dinsu ta hada kayanta tasaka cikin motar ta tanufi gidan su, badan ranta yaso barin gidan *Habeeb* ba. Bayan fitarta sai Abban yace da *Habeeb* yason duk abinda ya mallakawa *"Jana* karya karba komai, sannan karya dai nayi ma iyayen ta alkhairin daya saba kodan albarkacin zuri'ar dake tsakanin su, yace Abba aibazan karbi komai ba alkhari kuma Insha'allah bazan fasaba, yara daine datake tunanin abata bazan bata ba. Abban yace to shikenan yara kam dama baza'a bata ba, Allah yai maka yakuma shirya su sukace ameen sannan *Habeeb* yafito ransa wasai yanufi part din sa, yayinda yakeji wani irin dadi yana ratsashi musamman da Abba bai dauki lamarin dazafi ba. **** Direct bedroom dinsa yanufa yana shiga ya'iske *Deeya* tana gyara kwanciya tareda Jan bargo tana sake tarufe jikinta, murmushi yayi tareda kallon agogon dake manne da bangon dakin wanda yanuna karfe hudu saura, ahankali yakara sa bakin gadon ya tsaya kuri yaimata da ido yana kallon baby fice dinta tareda cute pink mouth dinta, Wani irin sonta yakeji na musamman yana ratsa jini da jijiyoyin jikinsa. Mamaki ne yaka masa ganin ga ac kunne amma sai gumi take, Hannun yasa yanajan bargon zuwa kasa yayinda ita kuma take jasan zuwa sama, murmushi yake ganin yadda take jasosai kamar zatayi kuka alamar dai adaina jan bargon, dariya yayi tareda fadin am sorry *Leemah* lokacin sallah yayi _so wake up my sweet Dear_ tareda sake Jan bargon da d'ankarfi, itama taja dakarfi cike magagin bacci me had'e da tsoro tace pls my sweet *Feeya* ki bari naboye kinga tabiyoni zata caka mun wuka ko?... Ido yazo tareda fadin _what?.._ *Leemah* ta wanene yake kokarin caka maki wuka?...dasauri yahauwa kan gadon ya dagota yana fadin *Leemah* ta, dai-dai lokacin data saki wani irin razanannen kara tareda bude ido, Dasaurin ta rungume shi yayinda jikinta yadauki karrrrrrrrrma! bakinta narawa tafara karanto Addu'a, yayinda jikinta yake fitarda wani irin gumi sai kace babu a c adakin sai kuma tasaki kuka tareda sake kwakume shi still jikinta naci gabada karrrrrrama. Shikam *Habeeb* wani irin bugawa kirjinsa yakeyi gawani azababben tsoro dayaji yadarsu masa jin abinda *Deeya* take fadi acikin bacci ceke tsoro yake tambayar kansa wane yake son caka mata wuka?... kirjinsa ne yasake bugawa dakarfi hakan ne yasake sa shi rungume ta ajikinsa tamkar zaya mayar ita cikin jikinsa, yana fitarda Wani irin numfashi me cike da fargaba, dakyar yasamu bakinsa yabud'e yafara karan tama ta addu'ar ne mantsari daga mummunan mafarki domin ya tambar dashi *Leemarsa* tayi. Ahankali yacigaba da yimata addu'ar tareda hura mata iska akunne yana kuma shafa bayanta, har tayi shuru sai kuma sannu ahankali nutsun take ratsa sassan jikinsu. Ahankali ya dagota kanta yahade bakin su tsawon wani lokaci sannan yacire bakinsa daga nata, cikin sarkakkiyar murya yace *Leemah* ta cikin shsheka tace na'am, yace wanene ki kai mafarki dashi zaya caka maki wuka?..tace "Aunty *Jana* ce pls Hmm na, ni dai don Allah kamai da "Aunty *Jana* daya daga cikin gidajenka kaga sainayi ta mafarki da'ita" tana bina da wuka zata caka mu, KO yanzu ma ita Ce ta biyoni da wuka zata caka mun saika riketa", nidai inajin tsoro kar wata rana ba kowa tayi mun illa kaga haka ranan daka tafi.... Nan tafada masa abinda yafaru har da marin bata boye masaba, Ajiyar zuciya yayi tareda sake rungumeta yace kwantar da hankalin ki *Leemah* ta, *"Jana* bata isatayi maki abinda Allah bai makiba yanzu haka tsakanin muda *Jana* saidai zumunci, koshima albarkacin yaranta in badan haka ba ko zumunci bazamuyi da'itaba domin itadin bata cikin tsarin mutanan da zamu yi zumunci dasu. Dasauri tadago ta kalle sa cikin rashin fahimta tace Hmm na banga ne ba?..murmushi yayi tareda gyara mata kashin kanta da yabar baje, sanna yace *Leemah* ta basaki *Jana* yau, ido tazaro cike da tsoro tace me tayi maka?... yace komai ma nan yafada mata abinda yafaru, saidai bai fada mata maganar kamata dayayi da Ado ba. A gaskiya ba taji dadin rabuwar su ba kodan su Lili to saidai kuma haka Allah yatsara Allah yaraya su, yace tashi muje muyi sallah sai mu ci abinci kai tadafa tareda cewa kashhh!, am so sorry Hmm na yaufa banda fa komai ba, amma bari nayi alla sai nadafa maka simply food b4 nayi maka special dinner KO?.. takareshe fadi tana murmushi tareda shafa lallusan sajensa, cike da kaunar ta yace yes my Honey amma karki damu dawanda zan ci yanzu already Hajiyarmu tabayar ankawo mun, namanta ma dazu nafada maki da nashiga tace wai yau tun safe da kika shigaku ka gaisa bata sake ganinki ba, takira wayar ki baije ba kuma taji lokacin dakika dawo, amma kuma baki shigo ba ko lafiya?.. Da har zata turo Laraba tadubo ki sai gani. tace Humm! ai tunda nayita kiran layukan ka baije ba sa haushi yasa na kashe wayata Sannan tsabar kewar ka, yasa dana dawo banshiga part din kowa ba na nufo dakin ka ko naji sauki, Murmushi yayi cike da kaunar ta yace humm! *Leemah* ta nima tsabar kewar ki ce tasana baro abj tamkar mahaukaci, saida nazo kika tashayar dani daddad'ar zumarki sannan naji sauki. murmushi tayi cike dajin kunya take kokarin tashi dasauri ya mai da'ita jikinsa tareda yimata rad'a akunne, dariya tayi tareda dan dukan sa kad'an akirjinsa tace Kai! Hmm na again?.. Shima dariya yayi tareda daukar ta yana fadi "eh KO" bazaki bani ba?.. tace zan baka mana Hmm na aini din ta kace KO?.. cike da shaukin kaunar ta yace yes nikad'ai ma kuwa baby na shi yasa nake Kara SONKI tace nima haka, toilet suka shiga saida yajirata tasakeyin wanka saboda gumin datayi, sannan suka dauro alwala suka fito shi yanufi masallaci ita kuma tayi anan dakin sa. bayan ta'idar sai ta'isa gaban mirror tayi kwalliya sannan tasa wata roba gown ja wacce ta kamata sama da kasa gaba daya shape dinta yafito sosai, bayan takama gashin kanta tadaure dawani jan ribbon sai ta daura wani bakin bandana me ratsin ja tagefe, Sannan tafeshe jikinta da turaruka masu kamshi gaskiya tayi kyau sosai, sannan ta nufi falo dai-dai lokacin da *Habeeb* ya shigo. Dasauri ya'isa gareta cike da farin ciki ya sureta yafara zagaye falon da'ita, suna dariya sannan ya zauna tareda zaunar da'ita akan cinyar sa kallon ta yake cike da so da kauna, yace kai! *Leemah* ta zaki kasheni da gayunki fa fari tayi masa wanda yasake rikitasa, Sannan tace Hmm na nayi kyau?..yace kin gani ko *Leemah* ta shiyasa nace zaki kasheni da gayunki, dariya tayi tareda fada wa kirjinta cikin salon shagwabar ta, tad'an dukesa akafadar sa tace kai! Hmm na idan nakashe ka to na rayudawa?.. rungumeta yayi yana dariya yace *Leemah* ta kinyi kyau sosai gayunki yana tsumani har naji kamar zan shide don farin ciki, Pls ki cigaba dayi mun inason shi kinji?.tace Insha'allah I will do it just only for my Hmm ta kareshe fadi tana shafa lallusan sajensa, idon sa lumshe yace thanks so much my honey *Leemah*, tace don't thanks me aikina ne nafaranta maka, tashi muje ma kaci abinci yace to tareda mikewa da'ita rungume ajikinsa suka nufi gurin abinci, bayan sun zauna sannan tafara bubbude kulolin. ******** Aban garen *Jana* kam tana tuki tana kuka har ta'isa gida, da ihu tashiga cikin gidan wanda yasa mahaifiyar ta Dije "KO nace Hajiya Dije tunda tuni *Habeeb* yakai su makka, Tafito daga daki dasauri ganin *Jana* ce yasa taji faduwar gaba, domin rabon da taganta har ta manta rana kasan cewar bata zuwa gidan, _nikam nace shashasha kawai aigashi yanzu kin zo dole,_ Dasauri tace keee! lafiya?.. zaki shigo mana gida da ihu, cikin kuka tace Dije *"BB* yasake ni saki uku wani uban zaman dirshan Deja tayi a bakin kofa tareda fadin shikenan, Dai-dai lokacin da Baban ta yafito d'aki zaya tafi masallaci, Wani irin mugun kallo yawatsa wa *Janar* kasan cewar duk yaji abinda suke fadi, gadan-gadan yanufe ta ransa bace wanda hakan yasa taji mugun faduwar gaba, domin tunda take bata taba ganin shi haka ba dasauri taja baya cike da tsoro, wani irin tsawa yadoka mata cikin azababben bacin rai yace.... Muje zuwa A _*KYAUTAR ALLAH CE*_ (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹c[11/9, 9:38 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣0⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ *Leemah* ta wai me yafaru ne?..Cikin kuka tace to bakai bane kayi tunanin Zan aikata ZINA da aure akai na ba, Dakarfi yace no! *Leemah* ta banyi tunanin haka daga gareki ba yafadi yana kokari janta zuwa jikinsa. Da sauri ta matsa cike dajin haushi tace karka tabani kaji ko?.. ido yazaro cike da tsoro yace wa _what?.._ *Leemah* ta Karna tab'a kifa kikace?.. tace "eh kuma aikayi tunani tunda har kace karna aikata wannan abin da mukayi kai da wani d'a namiji, wanda ni sai yanzu ma na tuna ansha fada mana a islamiyya cewa wannan abun mata da mijine kad'ai Allah ya halasta suyi shi, idan ba mata da mijiba to duk wayanda zasuyi shi to zina ce haka ne ko?.. Da sauri yace "eh *Leemah* ta. Ta cigaba da cewa sannan kace wasu "matan auren sunayin zina da auren su", ko?.. Da sauri yace wlhy *Leemah* ta sosai wasu "matan auren suke aikata zina da auren su, Wani kuka ne yasake kwace mata me cike da tsan-tsan bacin rai, tace shine kayi tunani nima Ina daya daga cikin su ko?...Hmm na shin ka matan illolin da ke tattare da zina ne?... tareda azabobin da Allah yata nadarwa masu aikata zini?...da sauri yace "a ah ban manta ba, tace shine kake alakan tani da ita?.. yace "a ah *Leemah* ta wlhy ban alakantaki da'ita ba, tace kayi don haka baruwa na dakai, ta kareshe fadi tareda kokarin sauka daga gadon yayinda hawaye ke bin kumatun ta sosai. Cike da tashin hankali yajata jikinsa ya rungume ta tareda cewa "a ah, *Leemah* ta karkice haka nan wlhy ban fadi hakan da wata manufa ba to tayaya maza'ayi na alakanta *Leemah* ta, da wannan mugun abun ZINA fa... haba *Leemah* ta.. Cikin kuka tareda kokarin kwace kanta daga karesa tace kace!" kace!! kace!!! kuma kasan Allah yace" _Latakrabul zina kada ku kusanci zina,_ shiyasa natsani ZINA arayuwata kullun nake rokon Allah yatsari da aikata ta, nake kuma rokon Allah yashirya masu aikata ta, Dasauri yace wlhy *Leemah* ta nima matsani ZINA arayuwata tàce amma shine yau da kanka kàke alakantani da'ita KO?...ta kareshe fadi cike da matsanancin kuka. gaba daya fa *Deeya* tabirkicewa *Habeeb,* sosai take kuka tareda son kwace kanta daga gareshi amma ina takasa hakan saboda yariketa sosai, yayinda hankali shi idan yakai miliyan to duk sun tashi musamman kukan ta dayake taba masa zuciya, Cike da tashin hankali yace to Don Allah *Leemah* ta kidaina kukan nan haka wlhy yana taba zuciyata sosai, bata saurare shiba itadai burinta kawai ya kyaleta tafita daga dakin domin wani irin haushin sa takeji. "Ganin taki sauraren shine yasashi had'de bakin su guri daya, sosai take kokarin kwace kanta amma takasa domin sosai yake shan bakinta, yayinda hannun shi daya yake rikeda ita gam dayan kuma yake shafa bayanta alamar lallashi, tun *Deeya* tana kucekucen kwace kanta harta gaji tabari karshema saita fara mayar masada martani, Wanda hakan ne yabashi damar sakin asirtatcen ajiyar zuciya, tareda sake janta jikinsa ya rungume ta sosai yayinda yacigaba da shan bakinta cikin wani irin yanayi me cike da zallar kaunar ta, tsawon wani lokaci suka dauka itace fara tacire bakinta daga nashi tana sauke ajiyar zuciya tareda turo bakin. Numfashi yasauke akasalce sannan yace *Leemah* ta don girman Allah kiyi hakuri, wlhy ban fadi hakan danufin b'ata maki RAI ba, sai don tsawatarwa akan wani abuda yafaru wanda idan na tunashi sai naji Wani irin mugun bakinci tareda Wani irin tsoro wanda har nakanji zuciya ta nacewa idan kayi wasa wannan abun zaya iya FARUWA dakai. Dasauri tace sai kuma akace akaina hakan zaya faru KO?...Da sauri yace no *Leemah* ta Insha'allah hakan baya taba faruwa akan kiba, nan dai yayita lallashin ta hartayi shuru daga karshe ma yaga tana kokarin yin bacci Don haka yace *Leemah* ta muje muyi wanka sai mu zo mu kwanta ko?.. Kai ta gyada masa cak! yadauke ta suka nufi toilet a ranshi yana fadi wai! *Leemah* ta rigima kai irin wannan rikici haka hmmm! kàdà Àllah ya maimaita. _Ni kam nace kai kaji Hmm *Habeeb* din nanfa🙄 *Deeya* aikinyi mun dai-dai dakika rikice masa, kinga hakan zaya sake tabbatar masa dacewa aike ba irin *"Jana* bace KO readers.?._ Bayan kwana biyu *Deeya* taji sauki sosai duk inda takejin yanai mata ciwo yadaina, Da misalin karfe 11:30pm *Habeeb* ne zaune akaramin falon sa yana aiki akan computer, saidai da alama yagama don naga yana kokarin kulle computer ta, Sanye yake da wata rigar bacci me bud'and'an gaba, Don har ana hango lallausan suman dake kwance luffff afaffad'an kirjinsa rigar iya guiwa take. *Deeya* Ce naga tashigo dakin bakinta dauke da slm sanye take da kayan bacci farare irin masu tasushin nan, riga me guntu hannun da wando iya guiwa kanta saye dawata hula me gara, gurin *Habeeb* tanufa kwanta wa tayi a bayan sa tareda tura hannun ta duka biyu acikin kirjin sa ahankali tafara wasa da lallausan suman dake kwance lufff, kirjinsa sannan ta dora kanta akafad'arsa, Ahankali tafara goga fuskarta asajen sa, cikin cool voice din me dadi wacce ke cike da bacci tace Hmm na sannu da aiki. Cikin sarkakk'iyar murya yace yauwa *Leemah* ta aina gama dai-dai lokacin da yakarasa kulle computer, yatashi tareda juyota gaban sa yace *Leemah* ta bakiyi bacci ba?... tace "eh yace why?.. baki ta turo tareda cewa to bakai bane kasa bamun da kwanciya anan takareshe fadi tareda d'an dukan sa akirji. Murmushi yayi me Cike da shaukin kaunar ta yace to am sorry *Leemah* ta, zomuje ki kwanta a nan din dama kuma aikirjin naki ne, dai-dai lokacin da yadagata yana fadin yauwa mujema kiji wani labari me dad'i. Tsaki yar gado yazaunar da'ita shi kuma yana tsaye sai yace kinaji KO?..Kai ta gyada alamar "eh, yace" wata beautiful Lady ce mijinta zanyi Making Love da'ita, idon tazaro tareda cewa Kai! Hmm na taya akayi to kai kasani?.., yace hmmm kedai tsaya kiji, dama already shi Mijin yayanta harma tana kiransa Hmm dinta kamar yadda kike kirana, lokacin da zaya fara making Love da'ita kinsan me tace"?.. tace a ah. Kan gadon yahau yakwanta kansa yana kan filo sannan yace kina kallona?..kaita gyada masa alamar "eh aranta kuma tana fadin toshi Hmm na taya akai yasan abinda yafaru tsakanin mata da miji?.., ido taga ya lumshe tareda fara jujjuya Kansa akan filon, sai kuma taji yafara fadin wayyo "Inna ta wayyo "Baffa na wayyo Hajiyar mu pls my sweet *Feeya* kuzo kiceceni Hmm *Habeeb* zaya kashe ni, sannan yabud'e idon yana mata dariya me Cike da zolaya. itakam baki da hanci ta bud'e tana kallon sa cike da mamaki wato da'ita yako?..,aikam dasauri tahaye ruwan cikin sa tareda daukar filo tana dukan shi Cike da shagwaba tace Hmm na Dani kake fa...cikin dariya yace "eh dake nake koba haka kikace ba?. yakareshe fadi tareda kashe mata ido daya. Baki ta turo sannan tace to aida gaske ne kakusa kashe ni, murmushi tayi tareda rike hannun ta yakarb'e filon datake dukansa dashi yaijifa dashi sannan yace, *Leemah* ta idan na kasheki to narayu dawa?.. tace ah! ga "Aunty *Jana* nan, had'e fuska yayi. Aaikam dasauri ta waske da fadin Lah! aikai manaji abunda ka fadi ranan cike da zumud'in sonji abinda yafad'a aranan, yace mata me nafad'a *Leemah* ta gaya mun kinji"?..cikin da zolaya tace cewa kayi wayyo *Leemah* ta wayyo my Honey inason ki u are so sweet *Leemah* ta pls don't left me kinji?.. if u left me l will die l will die *Leemah* ta Kuma kanata maimaita wa. Dariya yake sosai sannan yajawo ta ya rungume sai kuma ya mirginata takoma kasa shi kuma yana saman ta mean yai mata runfa, cike da shaukin kaunar ta yace Allah da gaske ne *Leemah* ta idan kika bar ni mutuwa zanyi domin kaunarki ma had'in rayuwata ne, Sannan kuma ked'in aita dabance *Leemah*, domin kina dauke da wata irin ni'ima me dad'i dasauri tace kai Hmm na sai kace nid'i wata sweet ce ko honey, yace ai kinfi sweet da zuma. Pls *Leemah* ta taimaka mun manayi abin nan dayasa naketa zuba maki subad'i, ido tazaro cike da tsoro tace wayyo Hmm na abin nan fa akwai zafi sosai, yace l promise u yau bazaki jizafi ba har zata sakeyin magana ya had'e bakin su. _Nikam ganin haka yasa nafece 🏃🏻‍♀domin bazan iya ganin abun nan ba lol_. *_Bayan sati biyu_* ***** Duk yadda *Jana* taso fita Don ta aikata mugun nufin ta, abin yagagara domin duk *Habeeb* yabi yatoshe hanyar hatta da bakin get yace" idan tasake zuwa ba tareda izinin shiba abakin auren ta, ita kuma idan akwai abunda ta tsana arayuwata to be wuce rabuwa da *Habeeb* ba. _Nikam nace rabuwa ta nawa kuma KO readas_? Don haka dole ta hakura gashi dai babu rashin ci babu rashin sha, amma tayi wani irin mugun ramewa tayi dubu tamkar ba *Jana* ba kasan cewar abubuwan sunyi mata yawa musamman rashin samun abun nan😁 da batayi. Kasan cewar tuni ta fahimci *Habeeb* da *Deeya* sunayin abin, hakan ne yasata sake shiga wani irin ya nayi, domin bataga fuska ba balle tace itama aimata abin asalima yanzu wani irin mugun tsoron sa take ji data gashi sai taji gaban yafadi gawani azababben kwarjini dayake mata wanda kotasoyi masa magana akan abubuwan dayake ta wayanda suke mugun kona mata rai sai takasa, gashi itaba ma'abociya ibada ba balle tayi kokarin kai kukanta ga Allah ba don yaimata maganin matsalarta saidai ma tasake tura kanta ga halaka, wato ta cigaba da biyama kanta bukata kamar yadda tasa ba. Aban garen *Habeeb* da *Deeya* kam cikin sati biyun nan kuwa sun murji amarcin su son ransu, wanda ta dalilin hakan ne shak'uwa me karfi yasake shiga tsakanin su, idan kaga su sunyi kyau sunyi kiba musamman *Habeeb* da ya kasan ce yanzu bashi da wata matsala, daga b'angaren cikin sa har shimfid'ar sa, yana samun yadda yake so agurin *Leemarsa* wanda hakan ne yasata sake samun wani irin matsayi me girma a ZUCIYAR sa. **** Yau lahadi kuma yaune *Habeeb* zaya koma gurin aiki, kamar kullum idan suka tashi sai sun shiga part by part sun gaida iyayan su, KO yanzu masun shiga sun gaida su tareda sallamar su akan zaya koma gurin aiki. Ahankali suke tafiya tamkar marasa lafiya makale suke dajuna kamar zasu shiga jikin juna *Habeeb* da *Deeya* kenan, sanye yake dawani blue suit me a sakin kyau da tsada wanda yasake fito masa Da kyausa da kwarjinsa. Ita kuma tana sanye dawani blue material wanda tayi masa dinkin riga da siket, dinkin yad'an kama jikinta kad'an don haka yai mata kyau sosai saita kashe daurin zahra buhari sosai tayi kyau fuskarta sai wani annuri yake fitarwa, hannun ta rikeda _briefcase_ dinsa sunyi kyau sosai saidai kallo daya zakai masu ka fahimci sam basusan rabuwa dajuna. Saida suka isa dai-dai bakin kofar fita babban falo sannan suka tsaya, jantayayi ya rungume tsam akirjinsa yana jin SONTA da kaunar suna ratsa jini da bargon sa, yayinda yakeji kamar karya tafi yabar ta cikin sanyi murya *Habeeb* yace *Leemah* ta l will miss u so muçhhh!, ahankali tace me twooo Hmm na pls come back soon kaji?..yace l will Insha'allah *Leemah* ta kiyi mun addu'a kinji, ahankali tace Allah yakareka dakare warsa yabaka abinda kaje nema na alkhairi, ya kuma dawo mana dakai lafiya yace ameen *Leemah* ta nagode Allah yaimaki albarka pls ki kulamun dakaki kinji?., Tace to ni maka kula mun da kan ka sosai pls karka kula kowace "mace idanka kula wata" Allah babu ruwa na dakai takareshe fadi tareda turo pink mouth dinta, dariya yayi cike da shaukin kaunarta yakama bakin ya tsotsa sosai sannan, yace karki damu *Leemah* ta ai babu macen datake da matsayin da zan kulata, yace oya we started our sing sake kwantarda kanta tayi akirjinsa yayinda hannun ta daya yake shafa lallausan sajensa, shikam sai lumshe ido yake domin yana matukar son haka ahankali tafara fadin. _Zan rayu dakai zan mutu dakai abadan Dani dakai zamu zauna, idan nace ni; ina nufin kai" idan nace kai Ina nufin ni;_ Ahankali shima yace _zan rayu dake! zan mutu dake! abadan dani; dake! zamu zauna idan nace ni; ina nufin ke! idan nace ke! ina nufin ni_; Dariya sukayi gaba daya sannan suka daga wa juna babbar yatsa, tareda fadin yessss! sannan yakarbi jakar yana fadi byeee *Leemah* ta itama tace byeee Hmm na sannan yanufi gurin mota, Dasauri Saminu yazo yakarbi jakar tareda bud'e masa kofar motar yashiga tareda sa jakar sannan ya rufe, sannan yaje yashiga tasu motar suka fita daga harabar gidan da gudu abuja tayi Kira, to mu kam sai muce asauka lafiya *Habee-Leemat*. Jiki bakwari *Deeya* tajuya zuwa cikin gida kamar zatayi kuka zuciyar ta cike dakewar Hmm dinta, takai tsakiyar falo kawai sai taga *Jana* k'idis agabanta Wanda hakan ba karami tsora ta da razanata yayiba, gawani irin muguwar fad'uwa da gaban ta yayi dasauri tafara karan to addu'ar neman tsari, sannan ta kalli *Jana* wacce ke tsaye rik'e da k'ugu sai cika take tana ba tsewa, tareda watsama *Deeya* harara. Tsaki *Deeya* tayi tareda watsa mata wani mugun kallo domin yanzu wani irin haushin ta takeji wanda tarasa dalilin dayasa takejin haka, _nikam nace kishine😝_ cikin had'e fuska *Deeya* tace... *_Tau fa 😳saida Habeeb yatafi 🤔to ko wata wainar kuma za'atoya tsakanin Deeya da Jana Oho!_* Muje zuwa A _*KYAUTAR ALLAH CE*_ (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [11/9, 10:06 PM] My Ameena: 󰐼󰐼󰐼󰐼󰐊 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣1⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Lafiya zaki tare mun hanya?..cikin masifa *Jana* tace antare maki hanyar dan ubanki, ido *Deeya* tazaro cike da mamaki jin yadda *Jana* ta k'unduma mata zagi, cikin bala'in dayake cinta tace dan ubanki natare hanyar kiyi abinda zaki shegiya aljana tunda aka likawa "mijina ke shikenan narasa gane kansa saboda asirin da shegen uban.... takasa karasawa saboda kyakkyawan marin da *Deeya* tazuba mata, Wanda ya gigita yasata rike kumatu cike da kwantena kwantena na mamaki take kallon *Deeya*. Cikin tsananin bacin rai *Deeyar* ta nunata da yatsa tareda fadin duk abinda zaki fad'a kifad'a akaina zan iya dauka, amman banda "iyayena domin "sud'in mutane ne masu matukar kima da daraja agurin, Don haka bazan taba yadda wani mahaluki yaci musu mutunci inaji da gani banyi magana ba, wlhy bazan yadda ba KO kad'an kinji. Cikin masifa *Jana* tace kutumar uba ni kika Mara?..cikin bacin rai *Deeya* tace "eh domin kigane iyayena ba abokanan wasan ki bane, inafatan kin fahimta ai?. Cikin masifa *Jana* tace kan uba tunda kika mareni yau sai nayi maki dukan tsiya agidan nan, Gaban *Deeya* ne yafad'di jin zancen duka, amma sai bata nunaba asalima tsaki tayi tareda kokarin bita gefen ta zata wuci still kirjinta yana dukan uku, cikin wani irin mahaukacin masifa *Jana* ta finciko *Deeya* tareda cewa dun ubanki dawo ke har kin iyasa ki mareni, sannan ki wuce tab!.yariyan baki isaba wlhy ai yau sai na lahiri yafikin jin dadi agidan nan. Wani irin razanannen tsawa *Deeya* ta dokawa *Jana* tareda fadin dalla gafara mlm sakar mun riga ki naji ko?.., aikam dasauri *Jana* tasaki rigar cike da razana jikinta har yana kerrrrrrrma! lokaci daya kuma sai tsoron *Deeya* yad'arsu mata gawani irin mugun kwarjini datayi mata, *Deeya* kam ita tayi tsawar amma saida tsawar tabata mugun tsoro wanda tayi mamaki har tana fadi aranta wai itace ta doka wannan tsawar haka?.., ranta amatukar bace yayinda kirjinta yake cigaba da matsanancin bugawa, ta kalli *Jana* tareda nuna kanta da yatsa tace kinga nayi maki kama da wacce zaki taba fatar jikinta?.. Shuru *Jana* tayi takasa cewa komai domin gaba daya *Deeya* tayi mata kwarjini gawani mugun tsoron ta da yakamata, tsaki *Deeyar* tayi tareda fadin mlm kije kinemi wacce zakiyiwa dukan tsiya amma bani ba domin tab'ani dai-dai yakeda samun matsala arayuwarki, tana kaiwa nan tawuce sama zuwa dakinta hankalita kwance abinta. Yayinda tabar *Jana* tsaye sake da baki da hanci, zama tayi akan kushin jabar tareda tura hannu ta acikin wannan uban attachment din da batasa lokacin cire shi ba, abu sai tashin tsami yake mtsww kai Allah dai yarabu da kazaman mata ameen. Wani irin iska me zafi tafesar daga bakin ta tana hura hanci rainta amatukar bace tace kan uba ai wlhy tunda kikayi kuskure marina yarinya sai naci ubanki agidan nan, KO bayau ba dama *BB* kike takama dashi to yawuce Don haka kwanan nan zakigane kuren ki tadan dad'e tana sakawa da warware wa, can saita tashi ta nufi sama buguzun-buguzun. *Deeya* kam tana shiga daki tayi sauri ta kulle kofa taje ta zauna agefen gado tareda dafa kirjinta tana sauke numfashi kamar wacce tayi tseren gudu, sannan tad'aga hannun ta tana kallon kyakkyawa tafin hannun ta me dauke da zanen fulawa ja, cike da tsoro tace kai! yau nice namari "Aunty *Jana* har da yimata tsawa Kai!...amman nimafa naji tsoron tsawar nan. Can kuma sai ta kyalkyace da dariya saka makon tunowa da reaction din da *Jana* tashiga lokacin da tayi mata tsawa, cikin dariya tace Kai! Ashe nima dai *BOSS* Ce, can kuma sai tamike zumbur tareda cewa Kai! wlhy bari nazo na bar gidan nan kar tayi mun duka kamar yadda ta fada tunda taga Hmm na baya nan, kafi azo aceceni naji jiki. tana fadin haka ne tareda daukar gyalen ta yafa sannan tadauki wayar ta dake kan gado da jakarta da kuma hand out sannan tabude kofar ahankali, gaban ta yana d'an faduwa kadan tafita tareda kulle kofar ta sauka kasa atunananin ta zataga *Janar* saidai kuma bata ganta ba, Don haka tasaki ajiyar zuciya tareda fita dasauri. ****** *Deeya* Da tafita kai tsaye part din *Feeya* tanufa kwance ta'iske *Feeyar* hannun ta rikeda hand out tana karanta wa, _kasan cewa ranan Monday zasu fara jarabawa shiyasa itama *Deeya* ta dauko Nata don tayi karatun,_ Ahankali *Feeya* ta tashi daga kwance kasan cewar cikin ta yafara girma, murmushi tayi tareda ajiye hand out din tana kokarin daura dankwali, *Deeya* ta ajiye jakarta akan table tareda yaye gyalen kanta fuskarta dauke da murmushi. Tace sannun da hutawa me ciki hararanta *Feeya* tayi tareda fadin bana son iskanci fa, ba me ciki ba walla me Kai! Cike da zolaya *Deeya* tace to me kai yakike ya my unborn baby?..tace kedai ki kasani tace kefa?.. tace bansani ba Allah my sweet *Deeya* kin cika shegen tsoka, dariya *Deeya* tayi tareda zaunawa tafadin aike kinsan tsokana ajinina yake, itama dariyar tayi tareda fadin aikam nafi kowa sanin hakan. *Deeya* tace hmm ke kinsan abunda yafaru yanzu kuwa?..tace "a ah saikin fada nan *Deeya* fada mata abunda yafaru tsakanin ta da "Aunty *Jana*, dariya sukai sosai saida sukai me isarsu sannan suka tsaya. *Feeya* tace kinyi mun dai-dai my sweet *Deeya* aigara da kika yimata haka, kinsan ita batasan darajar iyayenta ba shiyasa Kai! amma fa kinyi na miji kokari dakika mari wannan shad'ikar tace hmm ai kedai bari ni kaina saida nayi mamaki kain....karar wayar tane yakatseta dasauri taciro daga jakarta *Habeeb* ne yakirata video call ganin hakan ne yasata fadi Oh! my sweet Hmm I love u l miss u so muchhhh!, ta kareshe fadi dayin dariya. Shima dariyar yayi me cike da sonta da kaunar ta sannan yace miss u two my honey *Leemah,* and Love u more than Love me Dear, cike da farin ciki tace nagode Habibina to yakake ya hanyar?... yace to gani nan dai hanya kuma gamunan a kanta tace Allah yatsare yace ameen kina Ina ne?... tace gurin my sweet *Feeya* yace Oh! my *Leemah* shine kikafito?.. me makon kiboye mun kanki um?..cike da shagwaba tace to sowee my Hmm Allah daka tafi gidan babu dadi shiyasa nazo nan kaga tun ba'aje ko'ina ba nafara kewarka KO?..., pls nidai ka dawo dawuri kaji?.. murmushi yayi me kayatarwa tareda shafa suman kanshi yace, hmm Allah *Leemah* ta nima tun bamu fita bauchi ba kewarki tafara kamani sosai, tace kagani ko tozaka dawo dawurin?.. cike da shaukin KAUNAR ta yace karki damu *Leemah* ta zan dawo very soon kinji?.. tace to nan suka taba fira sannan sukai sallama, bayan yaimata gargadin ta maida hankali tayi karatu sosai tunda taga jarabawa zasuyi, tace to tareda zuba masa addu'ar tsari. Daga nan kuma suka cigaba da fira itada *Feeya* can kuma sai ko wacce tafara karatu saida misalin karfe 4:30pm sannan tako gida part dinsu tashiga bata dad'e ba tafito tashiga part din Hajiya nan kam sai bayan isha'i sannan tafito ta nufi part dinsu dasauri tashige daki ta kulle. _Nikam nace Kai!😂 *Leemar* *Habeeb* tun yanzu shiga bacci ko dai kina tsoron kar *Jana* ta suburbud'a kine?_ 😜. *_Bayan kwana hudu_* ***** Tun ranan da *Deeya* tamari *Jana* basu sake hadu wa ba domin kuwa tuni suka kulla wasan yar buya, duk yadda *Jana* ta so su hadu *Deeya* Don tayi mata illa kamar yadda take qudirtawa azuciyarta, Allah bai nufa ba domin *Deeya* tana rigata tashi sannan ta riga ta kwanciya. Idan sukaje school suka dawo sai su yada zango gidan *Feeya* idanta ta so kuma sai tashiga part dinsu lnna ko tashiga part din Hajiya, sai bayan sallar isha'i sannan ta nufi part dinsu idan kuma tashiga bata iske *Jana,* Don haka sai tashige daki abinta, Waya kuma tsakanin ta da *Habeeb* kullu yisuke suna zuba soyayya abinsu wacce take Kara masu shak'uwa da kaunar juna. ***** Yau alhamis tunda ta tashi takejin aranta yau duk yadda zatayi sai taje gurin Shafa da Adonta, saida ta tabbatar *Deeya* tafita zuwa school ta shirya cikin doguwar rigar atamfa ja, tayafa gyale ja sannan ta dauki wata yar karamar jar jakar sarka da yankune sai tadauki pos da key motar ta data dade ba tashiga ba sannan tafito, tanufi ma'jiyar motocin motar duk tayi kura amma haka tashiga kafin takai bakin get saita fara kuka wanda kana ganin shi zaka ga ne na karya ne, tana isa get din ta tsaya tareda sauke glassa sannan kara sautin kukan sosai. Dasauri baba megadin yafito yana gani tana kuka yace subhalallahi! Hajiya lafiya?..., cike da kukan kissa tace wlhy yanzu aka kirani aka fadamun ankai "Mamana asibiti batada lafiya, yace assha Allah yabata lafiya yafadi tareda bude mata get tafita saida ta hau kan titi sannan tasaki dariya tace bazan megadi sannan takarwa motar gudu. _Nikam nace ai ita ce banza😠lamba daya ko masu karatu_?.. *Jana* bata tsaya ko'ina ba sai gidan Shafa saidai kuma tayi rashin sa'a "Shafar bata nan don haka saita nufi gidan Ado, tana isa ana kokarin fitowa dashi zuwa asibiti kasan cewar kafatar tashi ta rure sai wari take tana fidda ruwa cikin tashin hankali tafito take tambaya abokansa suke fada mata take tace su sashi cikin motar ta suka nufi asibiti, suna isa aka fara bashi taimakon gaggawa domin sai ihu yake nan Dr yagano kafar tarub'e, don haka dole sai anyanke ta hankalin *Jana* yatashi sosai yayinda ado yaketa faman ihu shikada ayanke masa kafa, Dr yace dole sai anyanke kafar zaya samu lafiya kuma kudin aikin dubu dari,. *Jana* tace to yanzu batada kudi saidai tana abin kudi zataje tasiyar takawo ayanke masa kafar, Don yasa mu lafiya Dr yace to sannan tatafi. Dubu sittin aka siyi sarka ta kawoma Dr kudin yace gaski bazai iyayin aikin nan dubu sittin ba, tace zataje gida ta ciko kudin yace to saita kawo cikon zatayi aikin sannan ta nufi gida, tabar ado sai ihu yake yana fadin wlhy sai yadauki fansa. *Jana* tana tuki amma zuciyar ta cike take da tunanin ta inda zata samo cikon kudin daza aima ado aikin, akan hanyar ta takomawa gida ne ta tsaya bakin titi tasiya lemo da ayaba sannan tanufi gida. Tana shiga harabar gidan motocin *Habeeb* suna shigowa, bayanta kashe motar sai tafito dai-dai lokacin da Saminu yafito dasauri daga mota yabude ma *Habeeb* yafito, kafarsa sanye takeda farin takalmi jikinsa kuma wani tsaddan yadi Navy blue me sharashara don har anagani farar vest dinsa, hannun sa rikeda wayoyinsa saidai kanshi babu hulla Don haka suman sai sheki take yayi matukar kyau. Yayinda gaba daya kamshi turarensa yacika harabar gidan, wanda yasa *Jana* juyowa dasauri aikam sukayi ido hudu *Habeeb* cike da tsananin firgici Da tsoro tasaki ledar lemon suka watse takasa, tadora hannun wa akai🙆🏻 cike da tashin hankali tabude baki zata ce.... *_Notice, daga wannan page din nadai na tura wa groups din da ake karantawa amma ba asharhi akai, wato comments wanda kunsan cewa shike karawa marubuci kwarin guiwar cigaba da rubutun sa nagode SO._*, Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [11/9, 10:07 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣2⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Kasa cewa komai tayi saka makon wani irin mugun kallo da yawatsa mata me cike da tsantsar tsana da kyama, Baice mata komai ba yanufi part din su *Deeya* ran shi amatukar bace. Kirjin ta tadafe dake matukar bugawa sai kuma ta sauke ajiyar zuciya tareda tsugunnawa tana cintar lemon da ayaba, zuciyarta cike da tunani me yadawo da *BB* yau?.. Shikam *Habeeb* dama yazone don yaga *Leemarsa* kasan cewar kullum da kewarta yake kwana da'ita yake tashi, duk dacewa kullum dare da rana suna waya tareda yin video call amma duk hakan be isheshi ba, kamar yauma tashi yayi yanajin matukar son ganin ta azahiri tareda son jinta ajikinsa, shiyasa ya yanke shawar zuwa ba tareda yafada mataba saboda yason yai mata surprise. Da sallama yashiga falon gaba daya suka amsa Baffa da lnna dasuke zaune suna fira har da *Hafeez,* saidai shikam badashi ake firar ba asalima bawa cikinsa hakkisa yake wato yana da'amun ne, Cike da mamakin ganinsa Baffa yace "a ah *Habeebu* ne yau?..cikin girmamawa yace "eh Baffa tareda zama kusada *Hafeez*, Baffa yace to Allah dai yasa lafiya?.. yace lafiya lau Baffa akwai wani aiki Da zanyi ne shiyasa nazo tun yau, yace to to Allah ya taimaka yace ameen sannan suka gaisa yagaida lnna ta amsa tareda yimaya hanya yace lafiya lau, *Hafeez* ya tsaya da cin abincin ya gaidai *Habeeb* ya amsa yana d'an hararan shi, sai kuma yace Baffa kuyiwa yaron nan aure yadaina cinyewa lnna abinci ta haka nan, Da sauri *Hafeez* yazaro ido😳tareda sakin baki yana kallon *Habeeb* wanda yahade fuska tareda cewa yadai?.. ko baka isa auren bane, dasauri ya gyada kai. Aikam me lnna da Baffa zasuyi ba dariya ba, *Habeeb* yace Oh! amma ka isa cinyema mutane abinci su KO?.... Kai yadukar tareda dan turo baki, lnna tace to nidai kar adamar mun yaro na bai isa aure ba tukun, murmushi *Habeeb* yayi yana fadin Baffa kaji lnna ko wai wannan kawon yaron ne bai isa aure ba?... murmushin manya Baffa yayi yace kyalesu *Habeebu* aini tuni na samar masa mata lokacin dazan bayyana nasa kawai nakejiran Allah yabani ikon, yace yauwa Baffa yayi dai-dai Allah yabada iko suka Ce ameen, sannan ya tashi yana cewa zan shiga part din su Hajiyarmu, sukace to sannan yafita yanufi part din Hajiyarmu. *Jana* kam bayan ta tsince lemon da ayaban ta part tanufa afalon kasa ta zauna tafara cin ayaba hankalin ta kwance, saboda taga *Habeeb* bai ce mata komai ba Don haka ne bata wani tada hankalin ta ba Don yaganta, asalima remote ta dauka tareda cewa nasan wannan shegiyar aljanar bata dawo ba, Mtsww kai!, Allah yasama idan zata dawo tayi hatsari tamutu nahuta da jaraba, sannan ta kishingid'a tareda kunna kallon tafara yi ta cigaba da cin ayaba tana jifa da bawon, awani gefen kuma tana tunani ta yadda zata samu cikon kudin aikin ado. ******* A ban garen *Deeya* kuwa tuni tadawo daga school kasan cewar yau paper daya sukayi, Don haka tana gamawa tafito suka tanufo gida yau bata tsaya shiga part kowa ba direct part dinsu tanufa, Dakin *Habeeb* tashiga domin yau wani irin kewar sa itama takeji gashi tunda sukai waya dazata tafi school basu sakeyiba, takira wayar shi tafi akirga amma baije ba shiyasa duk taji ba dadi, Don haka tana shiga tanufi cikin bedroom din sa, tsaf dakin yake agyar kamshin turaren shi sai tashi yake, ahankali takarasa baki gado rigar banshi tadauka tareda kaiwa hancin ta tashaki kamshi daddad'an turaran shi me kasheji ido ta lumshe tareda sauke ajiyar zuciya tace l really miss u Hmm na pls came back soon because I want, hanan tai tafaman surutai masu cike da tsakanin kewar sa. Can sai ta ajiye riga tareda jakarta da gyale ta cire kayan jikinta ta daura towel dinsa tanufi toilet tayo wanta tafito, bayan tashafe jikinta da mai da turaruka masu kamshi sannan tabude wardrof tadauko wasu shegu riga da wando masu kyau tasa, Wandon swaga ne black da ratsin milk yanada duwatsu ajiki ita kuma rigar milk colon ce tanada igiya agaba arubuta I miss u ajikin rigar da small letter, sai takama igiyar ta kulle wanda hakan ne yabawa albarkatu kirjinta rabi damar fitowa, gaskiya tayi kyau sosai sai tasa wata bakar hula me kyau bayan tasake feshe jikinta da turare sannan tagyara gurin, tareda daukar key dakinta tafito falo. Bazato suka hada ido da juna kowani saida gaban sa yafadi, musamman *Jana,* domin batayi zaton *Deeya* na cikin gidan ba itama *Deeya* batayi zaton cewar *Janar* na cikin gidan ba, kitchen *Deeya* tanufa gaban ta na faduwa, Tsaye tayi a kicthe din ahankali ta furta wai dama ita wannan mama katuwar tana cikin gidan ne?..baki ta tabe tareda d'age ka fada tace to kotana ciki ni Ina ruwana "da'ita, can kuma sai tace to wai me nashigoyi kitchen ne?.. mtsww tayi tsaki tareda fitowa ba tareda ta kalli gurin da *Jana* take bata nufi sama danufin zuwa dakinta. Da sauri da sauri take hawa step din kamar yadda tasa ba, yayinda jikinta yake Wani irin shaking na daukar hankalin duk wani lafiyayyan Da namiji, tahau step na daya tahau na biyu ta hau na uku zata hau na hudu kenan sai wani mugun santsi yakwashe, saka makon bawon ayaban da *Jana* jefa mata, aikam tuni tayo baya zata fadi hakan ne yasa tasaki wani irin Kara me karfi tareda fadin wayyo Allah Hmm na zan fadi. Dai-dai lokacin *Habeeb* yashigo cikin azababben zafin nama yai sufa yatare ta wanda har saida guiwoyin sa suka bugi steps na biyu sannan suka zube gaba daya kasa, sai ya kasan ce shi yana kasa ita kuma tana saman jikinsa tabayan ta dasauri tajuya ta rukunkume shi, ajiyar zuciya suka sauke alokaci daya, sai kuma tasaki wani irin kuka me cike da tsantsanr tsoro had'e shagwaba, ido yarintse saboda yadda yaji kukan ta yadaki zuciyarsa hannun shi duk biyu yasa ya rungumeta sosai yayinda yaji kirjinsa yawani irin mugun bugawa, ahankali yafara Shafa bayanta cikin tsanani fargaba yace it's Ok my *Leemah* l'm here with u noting will happen to u by the great of God, cikin kukan shagwaba tace Hmm na da baka zo ba Da yanzu nafad'o yace hakan bazaya taba faruwaba Insha'allah kinji *Leemah* ta?...Kai ta gyada alamar to. Ahankali yamike da'ita ajikinsa tareda kallon gurin da bawon ayaban yake, wanda yakeda tabbacin shine yasa *Leemarsa* takusan fadowa ba don Allah yakawo sa ba da shikenan tafado da babu, abinda zaya hana batayi mummunan rauni ba. jiyayi ransa yai bala'in baci domin tuni fahimci cewar *Jana* ce ta haddasa faruwar hakan, Wani irin mugun kallo ya watsama *Janar* wacce tayi mutuwar tsaye domin batayi zaton shigowar sa adai-dai wannan lokacin ba, aikam take kirjinta yabuga yayinda jikinta yadauki rawa domin tahango wani mugun bacin rai akwayar idonsa, Cak! yadauki *Deeya* wacce tasake ruk'unk'ume shi tana sauke ajiyar zuciya, wani mugun kallon yasake watsama *Jana* me dauke da zan dawo gareki, sannan yanufi dakin shi rungume *Deeya*. Hannun tadora akai tareda fadin nashiga uku shikenan yau nabani, jifa tayi da remote din hannunta dasauri tanufi sama buguzu-buguzu hankalin atashe take hau step din tahau dai-dai in da bawon ayaban yake, itama ta taka aikam take tasaki wani uban ihu tareda fadin wayyo nashiga uku mutuwa karki zo yanzu, _nikam nace tab! *Jana* ai saida in lokaci baiyi ba_ Duka guiwoyin ta biyu suka bigi steps din dasauri tarike karfen benen, yayinda taji wani irin zafi yaratsa kwakwalwarta, dararrafe ta isa daki tana fadin wayyo washhh kafata. *_Kaikayi koma kan mashekiya inji ado gwanjan MATA_* 😂. *Habeeb* kam bai dire *Deeya* ko'ina ba sai kan faffad'an gadon sa, tareda yimata runfa ahankali yasa harshen sa yana lashe sauran hawayen dayake fuskarta, Saida yalashe hawayan tas sannan tabude idon ahankali ta zubasu akanshi shidin ma ita yake kallo, cike da shaukin kaunar ta sun dauki mintuna suna kallon juna can sai ta turo baki tareda kauda kai gefe, dasauri yajuyo da kanta tareda fadin Oh! no *Leemah* ta don't angry with me, cike da shagwaba tace to bakai bane damukai waya dasafe baka fadamun yau zaka zo ba, gashi ban dafamaka komai ba sannan inata neman layin ka ban samu ba kuma yau Ina taji kewar ka sosai. Murmushi yayi me cike da kaunar ta da sha'awarta, fuskar takama yahade danasa ahankali yake goga hancisa anata cike da kasala yace, am so sorry *Leemah* ta nima kewar nice tada me ni shiyasa nayanke shawar nazo ba tareda nafada maki ba saboda nayi surprised naki, so are u happy to see me?.. tace yes I am very happy, yace nima haka *Leemah* ta kirjinta yatsurawa ido wanda ke tayi masa welcome, hannu yasa yaja igiyar gaban rigar aikam take kullin yasance dago kai yayi ya kalle ta tareda cewa kai! *Leemah* ta amma fa kwalli yar nan tayi mun kyau sosai, yakamata ma nabada tukuici KO?.. yakareshe fadi tareda kashe mata ido daya yana kokarin tura hannun sa ciki rigar. Murmushi tayi tareda tura hannuta cikin suman kansa, sannan tayi fari da ido wanda yasake tsuma masa sha'awar ta, cikin cool voice dinta tace "eh dasauri yace to me kike so fadamun zan baki kinji *Leemah* ta?.. tace Hmm na komai yabani inason, amma dai yanzu ka fara bani sweet tongue dinka na sha saboda nayi kewar sa dayawa dasauri yace really?.. tace yeap, Wani irin kayataccen murmushi sannan yace to take it my honey *Leemah* yafadi tareda mika mata harsa aikam dasauri ta cafke tafara tsota, nikam inaganin haka na arina kare🏃🏻‍♀don my Habity ta hanani ganin kwaf lol. Saidai suka samu nutsuwa sannan suka kasararama Kansu, sannan suka shiga toilet sukayi wanka sannan suka fito, *Habeeb* yanufi wedrof yadauko wata farar jallabiya yasa, *Deeya* kam da towel din jikinta tahaye gado murmushi yayi tareda nifar gurin ta yace ya'akayi ne *Leemah* ta?.. Cike da shagwaba tace Hmm na nagaji kuma bacci nakeji, kumatun ta yashafa yace sorry *Leemah* ta nine natara maki gajiya ko?.. Dasauri ta rufe ido cike da jin kunyar abinda yafadi, dariya yayi sannan yaja bargo yarufe mata rabinjiki yace kiyi bacci ki zanje nadawo kinji?..tace to sannan yafita. Dakin *Jana* yanufa dakarfi yabanki kofar zumbur tamike cike da tsoro ta kalle sa, yayinda ya watsama ta mugun kallo rai bace yace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [11/9, 10:07 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣3⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ _Today is final So_ maza-maza ki tattara naki yanaki kibar mun gida na dama nasakeki tu...wani uban tsalle tayi ta'isa gaban shi tareda tasakin ihu cikin azababben tashin hankali tace *BB* na kasakeni fakace?..... Matsawa yayi baya cike da bacin rai yace "eh au dake tunanin ki yana baki cewa bazan iya sakin ki ba ne KO" me?.....tab! lallai tunanin ki yafada maki robish, to bari kiji ni *Habeebullah Hasheem Sorro* nasakeki saki biyu tun ranan da Allah yanuna manku kuna aikana *ZINA* agidan nan dake da kwartonk...... Wani irin kara tasaki cikin tsananin tashin hankali tace nashiga uku na lalace kaganmu fa kace?...,wani uban naushe yakai ma bakin ta sannan yashiga sharara mata lafiyayyun marurru ka afuskar ta, wacce tuni tahade da jini da majina tofa😳 da dama kunsa yana cike da ita, Cikin bacin rai yace yar iska kina nufin ka zafi zanyi maki kenan ko?....kai ta gyada cike da tashin hankali, wani marin yashara mata rai bace yace u are very stupid *Jana* ribarme zan samu idan nayi maki kazafi?...idan harma zanyin kaza sai narasa wacce zanyi ma kazafin sai mata ta?...kuma kazafin mana ZINA?.... lallai *Jana* kin cuceni domin nidaki kaganin natsani ZINA arayuwata, bana fatan aikata ta balle har nayiwa mutun kazafin ya'aita ta, amma wai sai gashi matata ta sunna nagani da idona tana aikawa har cikin gida na har kan gado na, Kai! *Jana* to wai ma dame narageki ne arayuwa?... ci da sha?...KO sutura?...eyeee yafadi da karfi tareda shake mata wuya cikin bacin rai yace tambayar ki nake?.... Cike da tsanani wahala take sonyin magana amma takasa saboda mugun shaka yai mata, murmushi yayi me cike da tsantsar bakin ciki sannan yasake mata wuya tareda hankadata baya tayi taga-taga kamar zata fadi sai kuma tadafe bango, tafara tari saida tayi sosai sannan ta tsaya duk yana tsaye yana kallon ta. Rai bace yace acikin abinda na lissafa mena rageki dashi?.. dasauri tace babu kodaya, da sauri ya'isa gurinta yasake shakar wuyanta cikin tsawa yace ainasan ban rageki da kodaya ba, kuma baki isa kice narageki da *SEX* ba domin kinsa koni wanene awannan fagen, ko kina nufin kice narageki tanan gurin ne?...Kai! ta girgiza alamar a ah yace ainasan ban rageki anan ba tunda harda kudi nake biyanki idan zanyi, wanda ban tabasanin cewa idan miji zaya sadu da matar sa saiya biya ta kudi ba sai akanki, kuma kinsani nasani cewa a, addinin mu ba'ayin haka amma haka nake biyan ki kudin sannan nasadu dake saboda gudun karnaje Ina aikana zina, shiyasa nake biyan kudin domin tuni nafahimci kedin muguwar mayyar kudi Ce shiyasa nake bakisu gudun Karkema kije kina aikana ZINA, Ashe bansani ba kedin tantiriyar mazinaciyace fasika tunda har zaki iya aikata zina da aure akanki tabbas *Jana* kedin maciya amanace, nisai aranma nagane cewa dama can ke mazinaciyace tunda lokacin da na aureki duk daban taba sanin ya mace ba saike hakan be hanini gane cewa ke ba cikakkiyar budurwa ba ce, Wanda dakika fahimci nagane cewa ke ba cikakkiyar budurwa bace sai ki kai mun karya cewa ai fyad'e aikai maki KO?..., hummm Kai! *Jana* kinci amanata ta dalilinki nasamu ciwon ulcer da ciwon sanyi badan Allah yaganar dani dawuri ba, da bansan irin cututtukan dazaki kwaso kiyaba mun ba, Lallai *Jana* kin cuceni cuta mafi muni arayuwa kinci ha'ince kwarai da gaske azaman mu, saidai nadauki hakan amatsayin kaddara dakuma rabon zuri'ar dake tsakanin mu wanda Allah ya kaddara samuwarsu ta tsotsonki, don haka kije nabarki da Allah. Cikin tashin hankali tace don Allah kayi hakuri karka sakeni, dasauri yace saki na nawa kuma?... kina nufin duk wannan abinda daki kaimun shine kike tunani bazan iya sakin ki ba?.. tab! kinyi kuskure *Jana* aituni dama nayi maki saki biyu tu ranan dana ganku, dama nabarki ne kiyi idda adakin ki kamar yadda addinin mu yace, bawai don na mai dake ba "a ah saidon na d'and'ana maki kwatankwacin bakin cikin dakika d'and'ana mu, to Alhamdulillahi kin d'and'ana, Sannan kuma dama kinsan nafad'a maki duk ranan dakika sake taka bakin get, zan datse sauran igiyar dake tsakanin mu ko?...ya kareshe fadi a tsawa ce, Dasauri tace "eh yace yauwa to kinga yau shikenan babu sauran wata alaka ta aure tsakanin mu, tunda ba bakin get ba yau har waje kika fita ba tareda izinina ba, don haka saiki tashi kibarmun gidana, Tun baki nakasamu rayuwata ba saboda *"Leemah* ta itace rayuwata kisani, Ina *"SONTA* fiye da yadda nake son kaina, saboda kin fahimci haka shine kike son ki "illatamun ita KO?... saboda kedin bakar mutuwa ce KO?.., Domin dai wannan abinda ki kai mata yau badan Allah yakiyaye ya kawoni ba, datayi mummunan rauni tab! narantse *Jana* da yau sai na kashe ki; wlhy murusss zan kashe ki, kinga alabashi nima sai akashe ni don haka, Ki tashi kitafi gidanku kine can kikarata da kazamar rayuwar dakika zabarwa kanki, idan kinga dama kin nutsu sai ki karasa iddarki, idan kuma baki natsuba saikije kiyi ta sha shan ciki babu abinda yada meni, yana Kai nan yasa Kai zaya fita. *Jana* kuka tasaki sosai cikin tashin hankali tace don Allah *BB* na kayi mun rai tafadi tana kokarin rike masa Riga, wani azababben tsawa yadoka mata rai abace yace idan kikai kuskuran tabani da wannan kazamin hannun naki, narantse sai nayi maki dukan mutuwa fiye da wanda naiwa tsinannan kwartonki, Wanda har da renamun wayo kukasoyi ko?...ga kato kirikiri nagani amma wai kikace mu kawarkice saboda kin rai nawa kanki dawayo kice ni kika rai nawa, shashasha kawai kidahumar banza dawofi, nikam ai tuni nayi dana sanin saninki a rayuwata wlhy Sannan yafice ransa abace. Zaya fita kesai saiga me aikin Hajiyarmu da basket dauke da kulolin abinci, Cikin girmama wa tace gashi inji "Hajiya Karba yayi tareda fadin Oh! aina manta "Hajiyarmu tace zata aikomun da abinci, kice nagode sannan ki fada mata na'iske *"Leemah* ta tadawo saidai tana bacci ne, tace to tareda dajuyawa shikuma yakoma dakin shi, Afalo ajiye basket din sannan yanufi bedroom dasauri ya karasa bakin bed din murmushi yayi ganin har tayi bacci, gyara mata kwanciya yayi tareda fadin kiyi bacci kin lafiya me dadi tareda mafarkin Hmm dinki, inason ki *Leemah* ta irin son da baki bazaya iya fada ba, inama ki fatan tashi cikin amincin Allah *Leemah* ta sannan yai mata kiss agoshi da baki sannan yafita yanufi part din *Harees*. ***** *Jana* kam kuka take sosai kamar ranta zaya fita hankalin ta yai mummunan tashi, domin dai ko kad'an batayi zaton cewar *Habeeb* yagansu ita da Ado lokacin da suke aikata fasikancin su ba, Cikin kuka tace nashiga uku na tayaya zanbar wannan daular?.. *Jana* kam duk tabirkice sai surutu take saki kamar mahaukaciya sabon kamu, can tamike zumbur kamar zararriya tafita part din su Hajiyarmu ta nufa. Bako sallama *Jana* tafada falon tamkar mahaukaciya, tazube gaban Abba da Hajiyarmu dasuke zaune suna fira, cikin tsanani kuka tace Abba Hajiyarmu kunga banyima *"BB* na komai ba yasakeni cike da tashin hankali Abba yace subhalallahi! Saki kuma?... Kai ta gyada alamar "eh cike da bacin rai yace haka kawai "yasakeki ba tareda kinyi masa mummunan laifi ba?. tace "eh yace to yanzu shi Na ALLAH yana ina?... tace "yana part na baro shi, Waya Abba ya daga yafara kiran layin shi amma akashe hakan ne yasake bata wa Abban rai sosai, Itakam Hajiyarmu ba tace komai ba amma aran tafadi take yau takai shibango kenan, rai bace Abba yakalli Hajiya yace ki kira mun Laraba tace to tareda tashi tanufi sama, Can sai ga su tareda Laraba Abba yace jeki ki kira mun Na Allah yazo yanzu nan inason ganin shi, tace to tareda fita. *Habeeb* kam rai bace yashiga part dinsu *Harees* afalo ya iskesu zaune *Harees* yanayin abinci shima bai dade dawowa daga office ba, gani *Habeeb* din ne rai bace yasashi tashi daga cin abinci cike da mamakin ganin sa yace ah kaine yau?..yafadi tareda kama hannun *Habeeb* suka nufi dakin sa. Zaunar *Harees* yayi sannan yadauko ruwa me sanyi yabashi yasha sannan, yadafa kafad'arsa tareda cewa Dan'uwa meke FARUWA?..wata iska me zafi *Habeeb* sannan yafada wa *Harees* abinda yafaru tsanani sa da *Jana*, in daya karasa she dacewa kasan Allah Dan'uwa yau sai naji ni sakayau kamar ansauke mun wani katon dutse daya dan ne mun kirjina, *Harees* yace dama haka jakaji musamman da yakasan ce *Janar* ba macen kwarai bace, to Allah ya kiyaye ya kuma shiryar da'ita. Yanzu Ina "yaran?..tsaki *Habeeb* yayi yace yara kam su nan kasa ita Lili tuni na damka wa "Hajiyarmu, shidai Junior ne dama yake gurin "ta shekaran jiya kuma damu kai waya da *"Leemah* ta take fadamun wai dasu "Walid sukazo gaida su Hajiyar mu sai suka bisu gidan su" har da Lilin shine Mamu tace abar su, su kwana biyu. *Harees* yace to shikenan Allah yarayasu yace ameen, sannan suka fito saida yakai shi har bakin get sannan yakoma shi kuma yanufi gida. Zaya shiga part dinsa kenan saiga Laraba tafito daga part din, cikin girmama wa tace yallabai "Alh yana kiran ka yace OK tareda nufar part din, DA sallama yashiga falon Hajiyarmu Ce ta amsa, Abba kam wani irin kallo ya watsama sa ba tareda yabari *Habeeb* ya zauna ba rai bace yace, Na ALLAH lafiya zaka saki matarka ba tareda tayi maka laifin komai ba, cike da mamaki yajuya ya kalli *Jana* wacce ke tafaman gunshaki kuka kamar ance uwarta da uban ta sun mutu, zama yayi ba tareda yace komai ba saidai ransa abace yake, cikin dan tsawa Abba yace dakaifa nake?.. Rai bace yace ita tace ba tayi mun laifi ba na sake ta?.. Abba yace "eh ba haka kikace?..ciki kuka tace "eh, Kai *Habeeb* ya girgiza yace ashe zaki iyakin fadin laifin daki kai mun?.. Sannan ya kalli Abba yace tunda har takasa fadin laifi datayi mun, to nima nayi mata wannan alfarman bazan fada ba saidai Abba kasani mummunan laifi *Jana* ta yi mun shiyasa na sake ta, Abba yace to kayi hakuri kamai da matarka dakinta, Yace Abba ai babu sauran zama tsakanin mu, da sauri Abba yace saki nawa kai mata kai tsaye *Habeeb* yace Uku Cike DA tashi hankali yace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [11/9, 10:07 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣4⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ Subhalallahi! Na ALLAH ba kada hankali ne da zakaiwa matar ka saki uku alokaci daya?... sakin da Ubangijin mu yahane mu, shine zakayi, Na ALLAH yau me yasamu kwakwalwar ka shin ka manta na gargard'eka da aikata irin wannan sakin ba tareda wani mummunan laifi ba?..., Da sauri yace Abba kagafar ce ni; tabbas nasan ka gargad'eni da irin wannan sakin, saidai wlhy laifin da *Jana* tayi mu banajin zan iya cigaba da zama da'ita shiyasa nasake ta domin laifine me matukar muni. Abba yace Na ALLAH duk laifi da Murjanatu tayi maka be kamata kayi mata irin wannan sakin ba har uku alokaci daya, Da sauri yace Abba ba'a lokaci daya nayi mata ba, Dama nayi mata saki biyu saina barta tayi iddarta kamar yadda addini ce, sannan nace mata duk ranan da tasake taka bakin get ba tareda izini naba, to zan yanke sauran igiyar dake tsakanin mu shine yau Ina shigowa *Jana* tana dawowa daga yawonta wanda tafita ba tareda ta nemi izinina ba ko dayake aidama tasaba yin haka, To amma tunda nace karta fita shin Abba meka mata tayi?..cikin sanyi jiki Abba yace saita tsaya inda ka'ajiyeta, yace to batayi hakan ba gaka aishikenan yanzu babu wani sauran zama tsakanin mu tunda tafita kaga saki yacika uku kenan ko?...Abba yace haka ne lallai Murjanatu baki kyauta ba, kinga yanzu aure yabaci koda yake Ina zuwa. Wayarsa yadaga yakira layin Baffa inda yace yazo yanason ganin sa aikam, batareda bata lokaci ba saiga Baffa ya shigo da slm bayan sun gaisa sai ya zauna, sai Abba yafada masa abinda yafaru da sauri Baffa yace subhalallahi! meyai zafi haka *Habeebullah?..* nan yafada masa kamar yadda yafawa Abba, Baffa yace assha Murjanatu baki kyau taba, Abba yakalli Baffa tareda cewa to lallai dai kam yah sheikh aure yakare kenan KO?... Murmushi Baffa yayi yace Alh aikaima kasan hakan Abba yace nasani inadai son suma su sake sanin hakan daga bakin Shehin malami ne, Murmushi Baffa yasake yi tareda cewa almajiri dai Alh, to maganar gaske kuma a addini babu sauran aure tsakanin su hakan kuma baiyi dadi ba, Abba yace to yaza'ayi Allah ya kaddara saidai akiyayi gaba Allah kuma yakiyaye Hajiya tace to ameen nan dai Baffa yayi tayima *Jana* nasiha ganin yadda take ta kuka kamar ranta zaya fita, wanda yasan tana kukan rabuwa ne da *Habeeb* din yace kiyi hakuri Murjanatu inason ki dauki wannan din a matsayin kaddaran ki, kije ki nutsu ki gama iddarki idan harki kayi yadda addinin mu yace' Insha'allah Allah yaza zaba maki miji kwatankwaci *Habeebullah,* Cikin kuka tace to tunda Lili tana gurin Hajiya abata "Junior ta tafi dashi, har *Habeeb* zayayi magana sai Baffa ya hanashi ta hanyar daga masa hannu, yace Murjanatu kiyi haku kinsa kyanda gidan ubansa don haka kibar Muhammad agidansu, keda kiyi masu adda'a Allah yashira su a tafarkin lslama kinji ko?..kaita gyada, hakan nan dai *Jana* tafito, tanufi part dinsu ta hada kayanta tasaka cikin motar ta tanufi gidan su, badan ranta yaso barin gidan *Habeeb* ba. Bayan fitarta sai Abban yace da *Habeeb* yason duk abinda ya mallakawa *"Jana* karya karba komai, sannan karya dai nayi ma iyayen ta alkhairin daya saba kodan albarkacin zuri'ar dake tsakanin su, yace Abba aibazan karbi komai ba alkhari kuma Insha'allah bazan fasaba, yara daine datake tunanin abata bazan bata ba. Abban yace to shikenan yara kam dama baza'a bata ba, Allah yai maka yakuma shirya su sukace ameen sannan *Habeeb* yafito ransa wasai yanufi part din sa, yayinda yakeji wani irin dadi yana ratsashi musamman da Abba bai dauki lamarin dazafi ba. **** Direct bedroom dinsa yanufa yana shiga ya'iske *Deeya* tana gyara kwanciya tareda Jan bargo tana sake tarufe jikinta, murmushi yayi tareda kallon agogon dake manne da bangon dakin wanda yanuna karfe hudu saura, ahankali yakara sa bakin gadon ya tsaya kuri yaimata da ido yana kallon baby fice dinta tareda cute pink mouth dinta, Wani irin sonta yakeji na musamman yana ratsa jini da jijiyoyin jikinsa. Mamaki ne yaka masa ganin ga ac kunne amma sai gumi take, Hannun yasa yanajan bargon zuwa kasa yayinda ita kuma take jasan zuwa sama, murmushi yake ganin yadda take jasosai kamar zatayi kuka alamar dai adaina jan bargon, dariya yayi tareda fadin am sorry *Leemah* lokacin sallah yayi _so wake up my sweet Dear_ tareda sake Jan bargon da d'ankarfi, itama taja dakarfi cike magagin bacci me had'e da tsoro tace pls my sweet *Feeya* ki bari naboye kinga tabiyoni zata caka mun wuka ko?... Ido yazo tareda fadin _what?.._ *Leemah* ta wanene yake kokarin caka maki wuka?...dasauri yahauwa kan gadon ya dagota yana fadin *Leemah* ta, dai-dai lokacin data saki wani irin razanannen kara tareda bude ido, Dasaurin ta rungume shi yayinda jikinta yadauki karrrrrrrrrma! bakinta narawa tafara karanto Addu'a, yayinda jikinta yake fitarda wani irin gumi sai kace babu a c adakin sai kuma tasaki kuka tareda sake kwakume shi still jikinta naci gabada karrrrrrama. Shikam *Habeeb* wani irin bugawa kirjinsa yakeyi gawani azababben tsoro dayaji yadarsu masa jin abinda *Deeya* take fadi acikin bacci ceke tsoro yake tambayar kansa wane yake son caka mata wuka?... kirjinsa ne yasake bugawa dakarfi hakan ne yasake sa shi rungume ta ajikinsa tamkar zaya mayar ita cikin jikinsa, yana fitarda Wani irin numfashi me cike da fargaba, dakyar yasamu bakinsa yabud'e yafara karan tama ta addu'ar ne mantsari daga mummunan mafarki domin ya tambar dashi *Leemarsa* tayi. Ahankali yacigaba da yimata addu'ar tareda hura mata iska akunne yana kuma shafa bayanta, har tayi shuru sai kuma sannu ahankali nutsun take ratsa sassan jikinsu. Ahankali ya dagota kanta yahade bakin su tsawon wani lokaci sannan yacire bakinsa daga nata, cikin sarkakkiyar murya yace *Leemah* ta cikin shsheka tace na'am, yace wanene ki kai mafarki dashi zaya caka maki wuka?..tace "Aunty *Jana* ce pls Hmm na, ni dai don Allah kamai da "Aunty *Jana* daya daga cikin gidajenka kaga sainayi ta mafarki da'ita" tana bina da wuka zata caka mu, KO yanzu ma ita Ce ta biyoni da wuka zata caka mun saika riketa", nidai inajin tsoro kar wata rana ba kowa tayi mun illa kaga haka ranan daka tafi.... Nan tafada masa abinda yafaru har da marin bata boye masaba, Ajiyar zuciya yayi tareda sake rungumeta yace kwantar da hankalin ki *Leemah* ta, *"Jana* bata isatayi maki abinda Allah bai makiba yanzu haka tsakanin muda *Jana* saidai zumunci, koshima albarkacin yaranta in badan haka ba ko zumunci bazamuyi da'itaba domin itadin bata cikin tsarin mutanan da zamu yi zumunci dasu. Dasauri tadago ta kalle sa cikin rashin fahimta tace Hmm na banga ne ba?..murmushi yayi tareda gyara mata kashin kanta da yabar baje, sanna yace *Leemah* ta basaki *Jana* yau, ido tazaro cike da tsoro tace me tayi maka?... yace komai ma nan yafada mata abinda yafaru, saidai bai fada mata maganar kamata dayayi da Ado ba. A gaskiya ba taji dadin rabuwar su ba kodan su Lili to saidai kuma haka Allah yatsara Allah yaraya su, yace tashi muje muyi sallah sai mu ci abinci kai tadafa tareda cewa kashhh!, am so sorry Hmm na yaufa banda fa komai ba, amma bari nayi alla sai nadafa maka simply food b4 nayi maka special dinner KO?.. takareshe fadi tana murmushi tareda shafa lallusan sajensa, cike da kaunar ta yace yes my Honey amma karki damu dawanda zan ci yanzu already Hajiyarmu tabayar ankawo mun, namanta ma dazu nafada maki da nashiga tace wai yau tun safe da kika shigaku ka gaisa bata sake ganinki ba, takira wayar ki baije ba kuma taji lokacin dakika dawo, amma kuma baki shigo ba ko lafiya?.. Da har zata turo Laraba tadubo ki sai gani. tace Humm! ai tunda nayita kiran layukan ka baije ba sa haushi yasa na kashe wayata Sannan tsabar kewar ka, yasa dana dawo banshiga part din kowa ba na nufo dakin ka ko naji sauki, Murmushi yayi cike da kaunar ta yace humm! *Leemah* ta nima tsabar kewar ki ce tasana baro abj tamkar mahaukaci, saida nazo kika tashayar dani daddad'ar zumarki sannan naji sauki. murmushi tayi cike dajin kunya take kokarin tashi dasauri ya mai da'ita jikinsa tareda yimata rad'a akunne, dariya tayi tareda dan dukan sa kad'an akirjinsa tace Kai! Hmm na again?.. Shima dariya yayi tareda daukar ta yana fadi "eh KO" bazaki bani ba?.. tace zan baka mana Hmm na aini din ta kace KO?.. cike da shaukin kaunar ta yace yes nikad'ai ma kuwa baby na shi yasa nake Kara SONKI tace nima haka, toilet suka shiga saida yajirata tasakeyin wanka saboda gumin datayi, sannan suka dauro alwala suka fito shi yanufi masallaci ita kuma tayi anan dakin sa. bayan ta'idar sai ta'isa gaban mirror tayi kwalliya sannan tasa wata roba gown ja wacce ta kamata sama da kasa gaba daya shape dinta yafito sosai, bayan takama gashin kanta tadaure dawani jan ribbon sai ta daura wani bakin bandana me ratsin ja tagefe, Sannan tafeshe jikinta da turaruka masu kamshi gaskiya tayi kyau sosai, sannan ta nufi falo dai-dai lokacin da *Habeeb* ya shigo. Dasauri ya'isa gareta cike da farin ciki ya sureta yafara zagaye falon da'ita, suna dariya sannan ya zauna tareda zaunar da'ita akan cinyar sa kallon ta yake cike da so da kauna, yace kai! *Leemah* ta zaki kasheni da gayunki fa fari tayi masa wanda yasake rikitasa, Sannan tace Hmm na nayi kyau?..yace kin gani ko *Leemah* ta shiyasa nace zaki kasheni da gayunki, dariya tayi tareda fada wa kirjinta cikin salon shagwabar ta, tad'an dukesa akafadar sa tace kai! Hmm na idan nakashe ka to na rayudawa?.. rungumeta yayi yana dariya yace *Leemah* ta kinyi kyau sosai gayunki yana tsumani har naji kamar zan shide don farin ciki, Pls ki cigaba dayi mun inason shi kinji?.tace Insha'allah I will do it just only for my Hmm ta kareshe fadi tana shafa lallusan sajensa, idon sa lumshe yace thanks so much my honey *Leemah*, tace don't thanks me aikina ne nafaranta maka, tashi muje ma kaci abinci yace to tareda mikewa da'ita rungume ajikinsa suka nufi gurin abinci, bayan sun zauna sannan tafara bubbude kulolin. ******** Aban garen *Jana* kam tana tuki tana kuka har ta'isa gida, da ihu tashiga cikin gidan wanda yasa mahaifiyar ta Dije "KO nace Hajiya Dije tunda tuni *Habeeb* yakai su makka, Tafito daga daki dasauri ganin *Jana* ce yasa taji faduwar gaba, domin rabon da taganta har ta manta rana kasan cewar bata zuwa gidan, _nikam nace shashasha kawai aigashi yanzu kin zo dole,_ Dasauri tace keee! lafiya?.. zaki shigo mana gida da ihu, cikin kuka tace Dije *"BB* yasake ni saki uku wani uban zaman dirshan Deja tayi a bakin kofa tareda fadin shikenan, Dai-dai lokacin da Baban ta yafito d'aki zaya tafi masallaci, Wani irin mugun kallo yawatsa wa *Janar* kasan cewar duk yaji abinda suke fadi, gadan-gadan yanufe ta ransa bace wanda hakan yasa taji mugun faduwar gaba, domin tunda take bata taba ganin shi haka ba dasauri taja baya cike da tsoro, wani irin tsawa yadoka mata cikin azababben bacin rai yace.... Muje zuwa A _*KYAUTAR ALLAH CE*_ (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [11/9, 10:07 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣5⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Keeeeeeeee! Murjanatu yanzu duk hakuri irin na "Alh *Habeebu* saida kika kuresa ko?...kai take girgizawa yayinda jikinta ke rawa gbdy ta tsorata daganin yanayi Baban hakan yasa takasa magana, cikin tsawa yace shikenan kin kashe auren Ko?...cike da tsananin tsoro tace Baba ban kashe ba "shine ya sakeni saki uku ba tareda nayi masa laifin komai ba, Cikin tsawa yace karya ki keyi Murjanatu babu yadda za'ayi "Alh *Habeebu* yasake ki har saki uku ba tareda kinyi masa mummunan laifin ba, kawai dai kinkai sa bango yagaji da hakuri dake kai! inbashi ba ma dayake mutum mai tsananin hakuri wane zaya iya zama dake da wannan mugun kazamin halin naki eyeee?... Ace wai da'auren ki kike bin wani namiji anya Murjanatu kinsan bala'in dakika sakanki Cikin kuwa?...ido tazaro kin tsanani tsoro domin bata taba zaton Baban ta yasan abinda take aikata wa, wani mugun kallo yasake watsa mata, yace kina tsammani bansa mugun halin dakike aikata wa agidan auren ki bane?...wanda tabbas yaji labari ne shiyasa yasake ki. Cikin kukan munafurci tace yanzu saboda Allah kazafin daza'a...Cikin tsawa yace keeee! rufe mun baki munafukar banza munafukar wofi, ke! aigara ma daya sakeki karkije ki kwaso mugun cuta kisama shi haka kawai, to barikiji yanzu ni bazan dauki wannan shashanci ba agidana, don haka zaman idda zakiyi kuma wlhy narantse KO" zaure ki kataka sai na yankaki, idon tazaro cike da azababben tsoro. Wani mugun murmushi yayi yace kina ganin kamar bazan iyaba KO?...to barikiji a yadda nakeji bakin cikin abinda kika aikata, billahillazi kika fita daga gidan nan ba tareda kin gama idda ba tabbas sai nayi maki yankan rago, ki mutu kowa yahuta Da mugun halin ki. Sannan ya kalli Dije wacce tayi tamkar butun butumi cikin tsawa wanda yadawo da'ita hayyacin ta, yace ga Murjanatu nan zaman idda zatayi duk ranan datasa kafarta tafita gidan nan narantse da mahaliccina sai nayi maki mummunan hukuncin daza kisha mamaki idan kuma kuna ganin bazan iyaba to bismilla! sannan yafita rai bace. Wani irin kuka *Jana* tasaki me cike da tsantsan tsoro jin abinda Baban ta yafadi, tabbas zaya'iya abinda yafada domin ta hango hakan akwayar idon sa, cikin masifa Dije tace to kukan uban me kike tunda kin kashe auren, ke adole kin samu gidan daula shine harda kaurace mana saboda kina shashasha, in banda ma Allah yasa "yaron kirkine dan gidan mutunci kusan koda yaushe yana yomana sako da shikenan babu abinda yadameki damu, hmmm kindai ji haushi wlhy kin kumayi hasaran yaron kirki to ai ga gidan daki ke gudunan yanzu kindawo banza kawai, wawuya sannan tashiga daki tabarta nan Cikin bakin ciki da takaicin rasa *BB,* Nima dai nace *BB* yai mata nisa lol. ******* Bayan su *Deeya* sun gama cin abinci saita gyara gurin sannan ta kwashe kayan takai kitchen ajiye ta koma falo, kishingid'e ta iske *Habeeb* akan kushin 3 siter lallausan murmushi ya sakar mata me cike da zallar kaunarta, ita ma tamayar masa sannan ya mika mata hannun alamar tazo garesa ba musu takama tareda zama kusa dashi, Tadora hannun ta daya akan kirjinsa cike da shagwaba tace Hmm na to matsamun nima na kwanta kaji?.., cike da zolaya yace tab! salon kimatseni gaki gudan katuwa dake ido tazaro sai kuma ta turo bai, cike da shagwaba takai masa duka kad'an akirji tareda fadin kai! Hmm na nice katuwa?... Yace "eh mana dubeki fa gudan katuwa har madai nan ya kareshe fadi tareda shafo hips dinta yana kashe mata ido daya, fadawa jikin sa tayi tareda cigaba da dukan sa sai kuma takin kukan shagwa ba, tace gaskiya niba katuwa bace to aikai ma katone kalli fa kirjinka Da hannun kamar na samuda wa tafadi tareda kallon damtsen shi dayake murde kamar dan dambe, kasan cewar jallabiyyar dayasa me gajeren hannun ce. Dariya ce takwace masa har yana rike ciki sai dayayi me isar shi, sannan yace Kai! *Leemah* ta yanzu kirjina da hannun nane kamar na samuda wa?... kwantawa tayi akafadar shi tareda turo baki tace "eh nima aice mun kayi katuwa kuma kasan niba katuwa bace, Murmushi yayi tareda rungume ta yace wasa nake maki aike ba katuwa bace, *Leemah* ta yar shilace irin yadda nakeson matata ta kasance dama kuma aike bame irin jikin nan bane kato, dasauri tace da gaske Hmm na?... yace Allah my Honey *Leemah,* cike da farin ciki tace yeee naji dadi ni ba katuwa ba ce dama wlhy banason nayi katuwa. Yace uhumm shine kikace ni kato ne har ina kama da samudawa KO?.. dariya tayi, yace au! dariya maki ke mun ko?.. to ba ruwa na dake yafadi yana kaudakai gefe tareda turo baki like small boy, dariya tasake yi sannan tasa hannuta dubiyu tajuyo da fuskar tace soweey Hmm na aida wasa nake baka kamada samuda wa, saida Allah Hmm na kirjinka da hannun ka kaman na yan boxer jifa tace tareda nunawa, Dariya yayi tareda kallon hannun nashi dayake amurde kamar na yandaben, sannan yace *Leemah* ta kenan naji amma faban hakuri ba dasauri tace kai! Hmm na, yace "eh zanyi hakuri amma sai kinyi wani abin, dariya tayi domin tagane abinda yake nufi tace to rufe idonka yace na rufe. Bakin su tahade tafara tsotsa aikam da sauri yasake rungume ta gam tareda fara mayar mata da martani azafafe, sosai yake tsotsar bakinta kamar yasamu sweet har yana shirin sakin layi hakan ne yasata saurin cire bakinta a nashi tana dariya, idon shi lumshe yake murmushi Cikin kasalalliyar murya yace *Leemah* ta fadamun yaushe zaku gama jarabawa ne?... tace next week yace shikenan sai mutafi honeymoon KO?.. Dasauri tace honeymoon Hmm na?..yace "eh ko bakison muje ne?...cike da farin ciki tace Ina so mana, yace yauwa tofadi kasar da kike so muje saida tagyara kwanciyar ta ajikinsa sannan tace India yace uhum sai Ina kuma?.tace China da saudia yace da'ina kuma?..Dasauri tace kai!Hmm har kasa nawa zamu?... Yace ko kasa nawa kika lissafo zamuje, tace to Hmm na nidai kasa uku ya'isa yace to shine *Leemah* ta yadda duk kike so haka za'a yi, haka nan suka cigaba firarsu har karfe 5:30 tayi *Deeya* tace Hmm na bari naje na shirya maka dinner kaji?.. murmushi yayi me cike da zallar kaunar ta, sannan yadagata tareda cewa tashi muje nata ya ki. Dasauri tace "a ah Hmm na ka zauna ka huta, yace naki ai da'ina nan tare muke yi shine yau zakice baki son nataya ki?..tace ayya Hmm na ba wai banason ka tayana ni bane, yace to mene?..tace kaga yau fa kadawo kuma nasan har yanzu akwai sauran gajiya atareda kai shiyasa nake son ka zauna ka huta nikam naje nahada maka special dinner, KO takareshe fadi da yin dariya tareda Shafa sajensa tana me kashe masa ido daya. Shima dariyar yayi yace *Leemah* ta kenan to aikinriga kin gusar da gajiyar tun dazu, tace to nidaika kara hutawa su yace "a ah nidai muje nataya ki nashiga tace to naji amma idan mukaje zama zakayi kana kallo na KO?.., gaskiya nidai idan ba haka ba.... saita fara buga kafa cike da shagwaba dariya yayi tareda dagata cak yaba akafada yana fadin to muje *Leemah* ta na yadda. Bayan sun shiga kitchen yasauke ta saita jawo wani kujera tace to zauna fuskarsa dauke da murmushi, ya zauna sai tadora hannu wata duka biyu akafadar ta shikuma ya rungumo kugunta hakan yasa suka kalli juna sukai lallausan murmushi sannan tace Hmm na, bayan wanda zan girka maka to ina so kuma ka fadi kaima wanda ka ke son nagirka maka?... cike da kaunar ta yace *Leemah* ta jagwalgwalon nan nakeso kiyi mun, dariya sukayi gbdy saboda tuna wa da abinda yafaru can baya, tace to Hmm na angama. Sannan tajeta kunnan gas tadora tukunya tazuba ruwa tarufe sannan ta dauko kayanbiya tawanke tazuba a blander, duk yana kallon ta sai murmushi yake yayinda take matukar birgesa ganin yadda take aikin ta Cikin nutsuwa, sannan tadako albasa da wuka wanda *Habeeb* nagani saida yaji faduwar gaba aikam cikin tsautsayi tajeyanka albasar tayanke babbar yatsarta, wani irin zafine yaratsata wanda yasata sakin kara wanda yasa *Habeeb* mikewa Zumbur. Jefar da wukar da albasar tayi tareda sakin kukan shagwaba tana fadin wayyo Hmm na zafi, Cikin tashin hankali ya'isa gurinta yakama hannun yarike yana fadin Sorry *Leemah* ta kamar zatayi kuka, ya rungumota tareda tura hannun dake zubar jini abakinsa yana tsotse jinin yana bubbuga bayanta alamar lallshi, ahankali tayi shuru tareda kwantar da kanta akafadar sa tana sauke ajiyar zuciya. Sai daya tabbatar tayi shuru sannan yacire hannun daga bakin sa ya kalla tareda hurawa sannan yace sannu kinji yar aljanna, kaita gyada dukawa yayi yadauko albasar tareda wukar daya ballawa harara harda tsaki sannan ya wurgata kan table yace stupid knife shine kika wani yanke my *Leemah* ko?...kuta yayi, har saida *Deeya* tayi dariya ganin yadda yakeyi kamar da mutun yake shima dariyar yayi yana jin kaunar ta nasake ninku aransa sannan yakashe gas din, sai kuma yadauke cak!. ta dasauri tace Hmm na girkifa?... yace tunda *Leemah* ta tayanke aisaida kuma abarshi har zata sakeyin magana, yahade bakinsu ahaka suka fita kitchen din suka nufi daki. Har week din nan yakare babu abin da *Deeya* da *Habeeb* suke zubawa sai soyayya kuma tun ranan data yanke *Habeeb,* yace ba zata sake shiga kitchen saita warke don haka part din Hajiya dana lnna suke zuwa ci abinci, har hannun yawarke amma da lnna tayi magana sai yace ayya lnna mu ai hannun bai gama warke wa duka bafa, tace humm anya *Habeebu* basokake kabata *KYAUTA* da ragganciba?..ko dayake aidama ragguwace, dasauri yace "a ah lnna ai *Leemah* ta ba ragguwa bace don dai tayanke ne kawai, tace lallai yanzu saboda dan wannan yankewar shine ba zata shiga kitchen tayi girkin ba?..takareshe fadi tareda hararan *Deeya* dake ta turo baki. har *Habeeb* zaya sake magana sai lnna tayi saurin cewa to yayi Allah yabata lafiya saida safe, kasan cewar ranan anan sukaci abin dare yakama hannunta suka fita yayinda Baffa da *Hafeez* suka biyan su da dariya, Suna fita yace kyalesu *Leemah* ta karkiyi girki sai hannun ki yawarke sumul kinji?..cike da shagwaba tace to Hmm na l love u so much, yace love u more and more my *Leemah* sannan yadauketa suka nufi part dinsu, ranan dazaya tafi kamar kar su rabu. *_Bayan kwana goma_* ****** Ayau Monday kuma yaune jirgin su *Deeya* zaya tashi zuwa China kasan cewar tuni ta gama jarabawa, misalin karfe 10: 50 am suka fito cikin shirin su kasan cewar jirgin 11:00am zasubi *Harees* da *Feeya* da *Hafeez* nezasu rakasu, Wata babba jif suka shiga su duka sai motoci biyu escorts keciki kowani yana makale da matar sa, yayinda akabar *Hafeez* datuki har suka isa filin jirgin, suna isa anakiran fasinja don haka basu dade ba jirginsu yatashi yayinda su *Harees* suka juyo gida. ******* Su *Deeya* sun sauka China lafiya a wani hadadd'an babban hotel suka yada zango, Bayan sunyi wanka su huta su ci abinci sannan suka fita shakatawa, saida sukayi sati daya sannan suka tafi India suka sauka a wai babban hotel dake Mumbai, Nan ma sati daya sukayi suna shakata warsu sannan suka nufi saudiya, anan kam sati biyu sukayi suna bautar ubangiji sannan suka nufo gida Nigeria. *_Yau Jumma'a_* Gaba daya family Alh Hashim Soro sun hadu Abban falon sa kowa ka kalli fuskar sa dauke tada farin ciki, kasan cewar yau *Deeya* da *Habeeb* zasu dawo, misalin karfe 12:00pm su *Harees* suka isa filin jirgin dai-dai lokacin da jirginsu *Deeyar* yasauka, Sannun ahankali fasinja suka fara saukowa can saiga *Deeya* da *Habeeb* sunfito hannunsu sarke da juna fuskarsu dauke da farinciki, *Deeya* tana sanye da bakar abaya me shegen kyau saitayi rolling da gyalen abayar shikuma *Habeeb* yana sanye dawani farin yadi, sunyi wani irin kyau da kiba na ban mamaki, musamman *Deeya* da kirjinta da hips dinta sukayi kamar zayasu fashe gafatar jikinta sai sheki yake, Dasauri suka rungume juna itada *Feeya* cike da murna ganin juna suma su *Harees* suka rungume juna da *Habeeb,* yayinda *Hafeez* yamatsa kusada *Deeya* cikin zolaya yace wlcm kyautar bera aikam tuni takwabe fuska zatayi kuka, Dariya yayi tareda ma tsawa gurin *Habeeb* yanai masa barka da dawowa, sannan suka shiga mota suka nufi gida, *Feeya* sai fadin take kai! my sweet *Deeya* kinkara kyau sosai wlhy Allah yasa kin zo mana da tsarabar dan India, Murmushi tayi tace kai my sweet *Feeya* kema fakin kara kyau ya my unborn child?. tace yana lafiya yayi missed din ki sosai, tace nima nayi missed nashi sosai a haka har sukai sa gida inda akayi masu yar bane kyau bayan sun ci sun sha sannan aka cigaba da fira me cike da kaunar juna, misalin karfe 1:30pm Abba yace Baffa yayi addu'a saboda lokacin salla yakusa bayan angama addu'ar sai kowa yamike, zayafita saidai itakam *Deeya* tana mikewa wani irin jiri yakwashe ta tafi luuuuu! zata fadi, Cikin zafin nama *Habeeb* yatare ta saidai kuma wani abin mamaki shine babu numfashi babu dalilinsa a tareda ita, hakane yasa *Habeeb* zaro ido cike da azababben tsoro tareda tsananin tashin hankali yace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [11/9, 10:08 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣7⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Karki sake kirana adonki wai! nizaki wulakan ta *Jana???..* ni ado za kikai asibiti kibari har tsawan wata daya har da yan kwanaki saboda wasu yan kudi kalilan, "eh mana yan kudi kalilan to ina tsiya ina naira dubu arban'in kacal abinda nasankin kinfi karfinsu, to kina matsayin matar "seneto me dubu arba'in agurin eye?.... Amma dayake ke muguwar marowaciya ce sai kika ki kai cikon kudin balle ayimun aikin na huta da azaba, sai kika barni asibiti a walakan ce, sai bakar wahala nake sha saboda tsabar mugun ta irin taki, shine yanzu zakizo kice waini nakine?..., saboda kin raina mun hankali KO?..... Ai Inda ni naki ne abazaki barni inashan bakar wahala ba, Dasauri *Jana* tace don Allah adona ka saurare ni wlhy matsala... tsawa yadoka mata tareda cewa dalla mlm rufemun baki sauraren me zanyi maki?..., aini kin ban mamaki wlhy *Jana* ban taba zaton zakiyi mun haka ba, kuma wannan ciwon ta dalilin zuwa gurinki nasa mesa amma saboda tsabar butulci irin na dan'adam shine zakiyi mun haka, har zatayi magana yakatse ta dafadi babu fa abinda zaki fadamun na yarda kinji, kawai nadai gane kin mai dani matsiyaci ne aibari nima kwannan zanyi kudi wlhy kota halin k'ak'a ne kinji yakareshe fadi raiba ce tareda watsa mata harara. Kai! atakaice dai duk yanda *Jana* taso ado ya saurare ta yakiya daga karshema cewa yayi tafita tabashi guri, bayason ganin ta ba kuma zaya saurareta ba, dole badan ranta yasoba tafita domin tagano mugun bacin rai atareda shi wanda tasan ita Ce tabata masa rai gakuma Wani mugun tsoron shi dataji yaka mata, don haka tabar shi ya huce amma dole ne ta dawo domin suyi maganar auren kisan wuta, don gaskiya dole ne takoma gidan *"BB* kota halin k'ak'a, beyuwa ace tabar gidan *BB* batareda ta mallaki komai ba, tafiya tai tayi akasa saboda batada kudin mashi har takai gida don haka tayi mugun gajiya kafin ta'isa gidan, domin rabon datayi tafiya dakafa harta manta Rana. Koda ta shiga gida Kai tsaye dakin ta tanufa ba tareda tace wa kowa komai ba, saidai KO gama cire hijab batayi ba taji muryar wani yaro yana cewa wai ana sallama da *Jana,* cike da mamaki tafito tana kallon yaro tace kai wanene yake kiran *Jana* yace wani mutumi ne yana nan kofar gida tace amota yake KO amshin KO da kafa yake?...yaro yace da mota yake, shuru tayi na dan wani lokaci tana tunani to wanene yake kiranta?.. sai kuma da sauri tace Da yaron kai jekace tana zuwa yace to tareda fita. Hijab din ta matar tareda sa takalmi zata fita sai ga Baban ta yafito daga daki yana watsa mata wani mugun kallo, yace danace kiyi maza ki dawo shine ban'isa ba sai yanzu kikaga damar dawowa KO?.. sannan kuma za kifita ba tareda neman izini ba saboda a dole ke ga bawazawa ra me ikon kanta KO?.. to "shikuma wanene yake yaaiko kiranki?... Cike da bacin rai tace to Baba banida kudin mashi shiyasa nadawo kasa, shikuma wanda akace yana sallama Dani bansan "shiba dama dai zanje nagani ko wanene, tsaki yayi mtsss rai bace yace kin daije yawanki na banza dawofi idan ba haka ba yaza'ayi dari biyun dana bakin bai isheki zuwa da dawowa ba?.. wlhy Murjanatu ki kiyayeni idan ba hakaba zanyi mummunan sabamaki kinji KO?.. kuma ina sake tabbatar maki bazan sake daukar wannan shashanci banzan ba yauwa, sai kifita kiga wanda yake kiran ki wucewa tayi tana gunguni yayinda yabi bayanta da harara, sannan ya koma daki zuciyarsa cike da bakin cikin mugun hali irin nata. Koda tafita tsaye ta iske mutumin yajuwa kofar gidan baya yana waya, don haka bataga fuskar shi ba tsaya wa itama tayi tana kallon bayan shi aran ta kuma tanajin kamar tasanshi, Bayan yagama amsa wayar yajuyo suka hada ido aikam take *Jana* tazaro idon tareda bude baki saka makon ganin wani tsohon saurayin ta, wanda yana daya daga Cikin samarin dasukai tayin lalata da'ita a can baya, fuskar sa dauke da murmushin yaudara ya matso kusada ita har yana kokarin rungume ta, Dasauri tadan matsa tareda cewa "a ah Alh Barau a kofar gidan mun fa muke, dasauri ya matsa tareda shafa keya yace "eh kuma fa haka ne to yakike?... tace dai-dai amma ya'aikai kasan aure na yamutu?...yace hmm *Jana* kenan nida kullum Cikin bin ciken ki nake, yanzu yaza'ayi ne inason mu cigaba da harkan nan fa yakike ganin za'ayi ne?... ahankali tajuya ta kalli zauren gidan su taga babu alamar fitowar wani don haka tayi kasa da murya, tace nima zanso haka saidai yanzu Babana yasa mun ido sosai sannan kuma banida waya, yace karki damu Ina zuwa gurin motar sa yaje yabude yadauko wata sabuwar waya Nokia akwali yakawo mata, yace ga waya yanzu na siyota harda sabon layi duk yana ciki kuma anyi rejitster layin, Dasauri takarba ta tura cikin hijab tace nagode. yace anjima zan kiraki sai na fada maki inda zamu hadu don yau ganin ki yatayar mun tsumin kwadayinki, tace to shikenan nima a mugun bukace nake don haka zanyi kokarin nafito saidai kuma banida kudi hannun yasa aljihu yaciro kudi dubu biyar yabata, kallon kudin tayi araine saida takarba sai tace kaidai Alh Barau dadina dakai wani lokacin make hannu wlhy gakada mugun jaraba, dariya yayi yace karki damu in dai mun hadu zan baki masu yawa, ainasaki *Jana* da mugun son kudi dariya tayi tace au ashe dai baka manta da kowa ce *Jana* ba?.. yace taya'ayi na mata dake nan dai suka tsara yanda zasurika haduwa suna badalarsu, sannan sukayi sallama tashiga gida shikuma yaja motar sa yatafi. *_Matsalar wasu zawarawan kenan memakon idan sun gama idda suyi hakuri har Allah yafito masu da wani mijin, suyi aure amma sai suka sa yin hakuri sai kigasuna bin maza suna ZINA Wa'eyazubillahi! Allah kaganar dasu llaryin haka su daina Ameen._* Aikam Cikin kwana biyu *Jana* da Alh Barau suka dinke da watsewar su, duk yanda Baban yakai dasa ido akanta sai tasan yanda tayi tafita daga tace zata gidan, Aunty Binta sai tace zata gidan yayansu ko idan Babanta tafita sai itama tafita tanufi gidan shakatawar Alh Barau su sheke ayarsu Allah ya shirya. *_Bayan sati daya Abuja_* ******* Raran monday da misalin karfe 12:00pm wani hadadden guy ne me matukar kwarjini wanda kallo daya zakai masa ka fahimci naira da Hutu dajin dadi sun ratsa shi ta ko'ina ajikinsa zaune yake a katafaran office din sa, yana sanye da wani tsadadden yadi black me shara-shara, don har aganin farin vest dinsa, hannun sa daure da wani tsaddaden agogo me asalin kyau kafar sanye take dawani farin takalmi, kansa ba hula don haka suman kanshi acukurkude irin ta'asali fulani sai sheki take gaskiya dress din yayima guy din mugun kyau. ku reader's bakowa baneba fa illa angon *Haleematus sadeeya* wato saneta *Habeebullah Hashim soro*😂 Hmm bakuga fuskar sa ba sai wani annuri take fitarwa gawani iri sanyayyan kamshi dake fita ajikinsa, ga sanyi ac wanda ya had'e da kamshi air freshener din office din sai yahadu yaba da wani irin ratsetsen ni'imantacen kamshi me dadi da kashe jiki tareda saukar da kasala. Kyawawan idon sa yazuba a screen din apply laptop sa sosai yake kallon screen di baya ko kifta idanu sa, nikam ahankali na matsa don naga meyake kallo haka daya dauki hankalin sa gatarin ayyuka agaban sa, amma shi Sam basu yake kallo ba. Hmmm hoton *Deeya* ne wanda yadauke ta shekaran jiya a gidan gonarsa fadaman mada tana sanye dawani, riga top ja da wando fari crazy sai hular kaboyi dress din yayi mata mugun kyau kasan cewar kayan sun mugu kamata, idan kaganta bazaka taba cewa tana dauke da cikin wata biyar ajikin taba, Domin be fito sosai ba saidai idan ka kalli kirjinta da hips din kam sunyi wani irin cika, wanda yakara mata kyau da kwarjini, especially beauty fice dinta dayake fitar dawani irin annuri tayi mugun kyau ahoto kasan cewar tajingina bayan ta da bango tana dariya hannun ta daya rikeda hular dayan kuma takama kugu, ahankali yasa zarazaran yatsunsa masu dauke da lallausan suma akowace yatsa, ashe akan gallery yake, Wuce wannan hoton yayi yaje wani inda take kan doki nan ma dariya take tana rike da linzamin dokin, murmushi yayi yanajin son ta da kaunar ta suna sake ratsa sassan jikinsa, shima wuce shi yayi sannu hankali yaketa wuce hotunan wasu tareda shi suka dauka wasu kuma ita kadai. Cak! ya tsaya akan wani hoto datayi mugun kyau dariya yayi saka makon tunowa da lokacin daza yadauke ta, Cikin yanayin tana shagwaba tace sweet Hmm na zan kwaso shoki saika dauke yi, aikam tana kwasowa yana dauke ta tana dariyar nan nata me matukar burgewa da kara mata kyau da kwarjini. Ahankali yajingina bayan sa da kujerar tareda lumshe ido yana sakin lallausan murmushi, ahankali yake juyi akan kujera ya naji wani irin tsananin kaunar ta tareda matsanancin sha'awar ta suna bin jinin sa, wanda har yanajin kamar yayi tsuntun yanzu yaje gareta, idonsa yasake rintsewa saka makon tunowa da yana yinda suka kasance jiya kafin yataho wani irin yarrrrrrrr! tsikar jikinsa tayi hakan yasa yafurzar da wata iska me zafi ta bakin sa, Tabbas yasan shi mutun ne me matukar sha'awa saidai tun lokacin da ciki ya bayyana ajikin *Leemarsa* sha'awar sa takaru, a koda yaushe so yake yajishi a tareda ita domin jiyayi kamar anakara mata ni'ima gashi dai jiya suka rabu amma yanzu wani irin matsanancin feeling dinta yakeji tareda son kasan cewa da'ita, ahankali yafurta l need u my honey *Leemah* tareda bude idon sa dasuka rikide daga fari zuwa ja, wayarsa yadauka dake kan table din yajona da laptop sannan yayi calling din layin *Deeya*. *_Bauchi_* ****** Tun 12: 00pm *Deeya* tadawo daga school kasan cewar yau ita kadai taje school din ba tareda *Feeya* ba, kasan cewar cikin taya tsufa haihuwa ko yau ko gobe don har ma yawuci lokacin haihuwar sa, amma haka take zuwa school saidai kuma yau ayi sa'a batada lecture sai ita *Deeyar* kea lecture kuma daya sukayi, shiyasa suna fitowa ta taho gida. Part hajiya tashiga saidai bata nan don haka tafito tashiga part din lnna, saidai ko zama batayi ba lnna tace ta tafi part dinta don haka fito cike dakin haushi abinda lnna take mata, gashi yau tunda ta tashi take jin wani irin yanayi ahaka ta nufi part din ta kamar zatayi kuka, tana shiga yafada toilet tayi wanka tasa wata green riga me hannun shimi iyakar rigar cinyata tafeshe jikinta da turare sannan tadauki laptop dinta tahau kan katafaran gadonta wayar ta jona da laptop assment tayi da kyar domin wani iri take jinta, Bayan tagama sai ta tsurama screen di laptop din ido tana kallon hoton su itada *Habeeb* dasuka dauka akan doki suna dariya sunyi kyau sosai, wani irin son ganin sa take azahiri gefe ta tura laptop din sannan ta kwanta sai juyi take tarasa abinda kemata dadi. Tana haka ne sai kiran *Habeeb* yashigo wayar ta kasan cewar karar datasa masa ta musamman ce, yasata tashi zumbur tareda fadin sweet Hmm na sannan tadaga atare suka sauke ajiyar zuciya, kuri sukayi wa juna da ido cike da kaunar juna kasan cewar video call ne ahankali yakebin tada kallo har zuwa kirjinta da yayi kamar zaya faso rigar ta, ido yarintse ya naji wani irin yanayi sai kuma yabude tareda cewa my honey *Leemah* yakike?.. ahankali tace lafiya lau sweet Hmm na kaifa?.. sai kuma ta fashe da kuka wanda yasashi mikewa zumbur arikice yace meya faru *Leemah* ta wanene ya taba mun ke?..., pls yishuru kukan ki yana taba mun zuciya so kiyi shuru ki fadamu me yafaru?.. Cikin kukan daya ki tsaya wa tace sweet Hmm na l don't know what's happen to me, cike da tsoro yace my honey *Leemah* bakiji wani guri ajikinki yana maki ciwo ba?.. ina nufin kamar cikin ki ko kanki kodai wani guri ajikin ki umuh! fadamu meki kejine?... Cikin kuka tace sweet Hmm na inaji wani irin abu yanayi mun yawo acikin jikina inajin kamar zan mutu pls Hmm na kazo, cikin tsananin tashin hankali yace no my honey *Leemah* ai idan kika mutu nima mutuwa zanyi bakisan yanda nake jinki a zuciya taba ne, Cikin kuka tace nima haka sweet Hmm na pls to ka zo kaji?..dasauri yace to my honey *Leemah* kiyi shuru ki daina kukan gani nan zuwa Insha'allah kibani 30 minute bari naje nahau flight kinji?..tace to sai kaza Allah yatsare mun kai, yace ameen kema haka ki kula mun da kanki kinji ko?.. tace to sannan ya kashe wayar yadauki abin dayake bukata sannan yafita dasauri daga office din. **** *Jana* CE keta faman sauri tana waige waige da'alama tayi abinda tasa bane wato satar fita, dasauri tashige lungun titin ta tari adaida tahau tareda fadi masa inda zaya kai ta wato anguwan su Ado, suna isa tafito dasauri tabiya shi kudin sa tashige gidan. Zaune ta iske shi yayi sha ya yabugu zama tayi kusada shi zatayi magana yafisgota dakarfi yahade bakin su, yafara aika mata da banzan sakonni take tafara mayar masa da martani cikin lokaci kankani suka fada duniyar asararru, saida suka dauki tsawon wani lokaci sannan suka sararawa kansu. Ba tareda ya kalle taba yace inajinki fadi abinda zaki fada,tace *"BB* fa yasake ni; saki uku tsaki yayi tareda cewa ai dama dole ne sai yasake ki, kuma ba saki uku ba idan anayin saki dubu to shi zatayi maki, yanzu ina "yaran suke?..tace yakwace su" dasauri yace har da Junior?.. tace "eh cikin tsawa yace kut! kan uba dan uban "sa to ai Junior ba d'a sa" bane d'a bane, Cike da tsoron ganin yanayin sa tace... *_Barka da Jumma'a yan'uwana_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [11/9, 10:08 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣8⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Haba adona ai nasan "Junior d'an kane bana shiba, to amma tunda yakarbe shi ya zanyi umuh?...wani matsiyacin kallo ya watsa mata me dauke da mamakin jin abinda tace" wai ya zatayi?...cike da bacin rai yace ya zakiyi fa ki kace?...tace to adona ya zanyin mana tunda yariga ya karbe shi, yace to bari kiji nafa maki yanda zakiyi shine ki karbo mun yarona, Cike Da tsoro tace nakarbo shifa kace?...haba adona tayazan karbo "shi tunda ba wanda yasan cewa ba dansa" bane, cikin had'e rai yace "eh idan ba wanda yasani ke aikin sani nima nasani dan haka dole ne ki karbo mun "d'ana dan wlhy bazan taba bar masa gudan jinina ba eheee, Dan baiyyu yuwa ya gama na ka sani sannan yaraba ni "d'ana Don idan bakisani ba yau nasanar dake, shine "mutumin dayasa narasa kafata daya ehee kuma wlhy sai nadau fansa, ido tazaro cike da tsoro tace "eh adona bangane ba me kake nufi ne?... yace "eh nan yafada mata duk abinda yafaru, sannan ya cigaba da masifar sai takarbo masa dansa. *Jana* kam hankalin ta yatashi musamman dataji labarin nan, gashi taga da gaske ado yake wanda idan har ya matsa to asirinta zaya tonu wanda sam itakam bazata taba son haka ba, don haka sai ta kwantar da murya tafara lallashin sa dafadin. Haba adona ka kwantar da hankalin ai "Junior danka ne don haka kamar yadawo gurin ka amma dole sai munbi ahankali, kasan me?... fuska had'e yace inajinki fadi tace kaga nagama idda dama nazo ne nafada maka...... Nan dai *Jana* tafada masa kudirin ta nasan suyi auren kisan wuta, sannan tace kaga idan nakoma sai muyi masa asirin dazaya mallaka mun komai nasa, kagama saina shi yamaida sunan "Junior adukan kadarorin sa kasan Allah adona wlhy *"BB* yanada kudi sosai sunada kamfanin har biyu bayan tulin kadarori dayake dashi, Yana kuma business sosai sannan sunayi tareda wannan shegen *Harees* din kuma wlhy mugun kudi suke samu, najima ance yabude gurin saida motoci irin sababbin yayi masu shegen tsada, shiya nake son nakoma don musamu mu kwashi dukiyar daga nan sai musan yanda zamuyi dashi Inafata ai kaga ne to amma Kaiya kagani?...don wlhy idan bamu mallaki dukiyar naba *"BB* yacuce mu. Shuru ado yayi yana zararin maganar ta aransa yake fadin tabbas haka yaka mata yayi, wanda ta hakan ne zaya mani damar daukar fansa akan abinda shegen yai masa, ajiyar zuciya yayi tareda cewa to naji amma sai nayi shawara tace to shikenan adona amma kamar yaushe kenan?...kaga yanzu Baba ya mugun samun ido baya barina fita saidai idan yafita sai nasato hanya nafito. fuska had'e yace idan naga zan iya nafada maki idan kuma bazan iyaba to shikenan saikije kinemi wani, dasauri tace haba adona zaka iya mana yace humm! to kibani lokaci zanyi tunane sannan yanzu banida kudi kuma banida wayar dazan kiraki, Dasauri taciro wayar ta Nokia acikin jaka tabashi _kasan cewar Barau yasake siya mata wata_, sannan tabashi dubu biyar tace akwai sabon sim card acikin sai kasa kati nasa maka sabon layina kayi mun flashing sainaga lambar, inagani ma kamar akwai sauran kudi aciki haka akayi bayan yayi mata flashing din sai tayi seving sannan suka sake aikata fasikanci su sannan ta tashi ta tafi akan sai sunyi waya to Allah ya shirya. *_Abuja_* ******** *Habeeb* kam yana fita daga office escorts din suka nufi shi Dasauri, Saminu yace barka da fitowa yallabai zamu fita ne?..dasauri *Habeeb* yace "eh tareda mika masa jakar laptop dinsa yace Sir Ina zamu?..yace airport zaka kaini zamuje Bauchi ne yanzu my honey *"Leemah* batada lafiya, dasuri yace subhalallahi! yallabai Allah dai yasa dasauki?... Yace Ina fatan haka zamuje dai mu gani yace to Allah yabata" lafiya, yace ameen Insha'allah gobe zamu dawo Saminu yace to Allah yakai mu lafiya, yace dai-dai lokacin da yabude masa mota yashiga suma suka shiga sai airport, ba tareda bata lokaci ba jirginsu yatashi zuwa Bauchi shida Saminu da sauran escorts din sai direbobi ne suka juya gida. *_Bauchi_* ***** *Deeya* kam suna gama waya da *Habeeb* ta tashi duk da batajin dadin jikin ta haka bai hanata shiga kitchen ba, don ta sama wa *Habeeb* abinda zayaci tunda dama yace mata yau bazaya dauki azumi ba saboda yanajin ulcer sa nason tashi, gashi dama ko banza tasanshi da mugun tsandar abincin waje kilama tun karin safe ke cikinsa. Bat areda bata lokaci ba tayi masa simple girki me kayatarwa irin wanda tasan yanaso, saidai dakyar tagama saboda jikinta kwata-kwata batajin dadin sa. Bayan tagama sai tashiga tayi wanka tayi simply make up sai tafeshe jikinta da turaruka masu kamshi sannan tasa wata riga yellow, me shegen kyau itama me hannu shimi ce kamar wanda tacire, saidai ita wannan takawo mata guiwarta sannan tanada zif ta gaba tun daga sama har kasa sa banin wacan datacire iya cinya sannan batada zif, saboda yanzu ire-iren kayan data kesawa kenan idan tana gida saboda tafi jin fadin su. Bayan ta gama shiryawa sannan tafito falon kasa ta kishingid'a akan kushin me zaman mutun uku tareda daukar remote, ta kunnan kallo tashar zee world takamo tayi sa'a sun sawani India film me kyau tafara kallo tayi tana kallon wayar ta. Su *Habeeb* na sauka sai ya Saminu yakira direba tareda escorts din dake Kai su *Deeya* school, aikam cikin lokacin kankani sai gasu sun isa airport din motoci uku dasauri Saminu ya budema *Habeeb* yashiga suma suka shiga sannan suka ja suka tafi gida. Suna isa *Habeeb* yafito dasauri ba tareda yajira Saminu yabude masa kofaba cikin takun kasaita yanufi part dinsa, yana shiga yafara fidin my honey *Leemah* where u?...Dasauri tamike jikinta har yana karrrrrrma tsabar son taji ta ajikinsa, kuri sukaiwa juna da ido kowa ne yana jin tsanani kaunar dan'uwan sa tareda sonjin sa ajikin sa ahankali yaware mata hannu alamar tazo gareshi. Aikam cikin sassarfa ta'isa tafa dafaffad'an kirjinsa wani iri yar ajiyar zuciya suka sauke me karfi, sai kuma *Deeya* tasaki kuka dasauri yace no no my honey don't crying l'm here with u zo muje ki fadamun meke damu ki, sannan meyasa ya baki kira "dan'uwa yaduba munke ba umuh?.. ya kareshe fadi tareda daukar ta cak! yanufi bedroom dinsa ciki kuka tace komai yacewhy dai lokacin da suka isa cikin bedroom. Kan gadon yakwantar da'ita yayi mata runfa sannan yace haba my honey *Leemah* soki ke wani abin yasa meki ko?.. kai ta girgiza yace to fadamu ina keyi maki ciwo?...tace Hmm na niban saniba, cike da dan tsoro yace yah elahee! to ko baby baya motsine?... yafadi tareda shafa cikin ta daya dan taso kadan, kasan cewar duk cikin yashige cikin kirjinta da hips.. tace Hmm na yanayi ko dazu yanata yi, Yace To kuma bana ce ki daina zama a part din nan ke kadai soboda irin haka umuh?.. amma bakiji ba ko?.. Kindai jin magana ta ko?..my Honey *Leemah* why?.. cikin kukan tace sweet Hmm na sorry bazan sake zama ni kadai ba kaga da nadawo school sai nashiga part din "Hajiyarmu sun tafi anguwa har dasu Lili mama, to shine fa nashiga part din "lnnan mu nafada mata banajin dadin jikina amma sai tace" waina tafi part dina bata ko tsaya nafada mata ba ta kareshe fadi tareda turo baki still hawaye na gangarowa afuskar ta. Ran sa a had'e yasa hannu yashare mata hawaye tareda cewa Sorry kinji stop crying bari nakira "Dan'uwa yadubaki kinji?..Dasauri tace a ah ka bari "yadawo ido yazaro tareda cewa what?..kina nufin har sai "yadawo daga aikin sannan zaya duba ki?..baijira amsar taba yace niban sa meyasa kike son wasa da lafiyar kiba yafadi yana kokarin ciro wayar sa dake aljihu, Dasauri ta rike masa hannu tareda cewa pls kafin kakira shi" fara bani dumin jikinka tukun, cike da mamaki yace you??? tace yeah it's me u *Leemah* ta kareshe fadi tareda yimasa fari sai kuma ta kashe masa ido daya, aikam take yarikice yayinda yaji tsikar jikinsa tayi yarrrrr har zayayi magana tayi saurin had'e bakin su, ido ya lumshe yana jin wutar kaunar ta tana sake roruwa azuciyar sa ahankali yasa hannun sa zaya zuge zif din gaban rigar. *_Nikam ganin hakan yasa nafe ce da gudu arai na kuma ina fadin kai! ashe Deeya ta zama expert a wannna fagen._*😜 Saida suka samu nutsuwa tukun na sannan *Habeeb* ya rungume ta tsam akirjinsa yana jin tsananin kaunar ta, ahankali yasa hannu yana gyara mata lallausan kashin kanta daya barbaje, sannan yatallabo fuskar ta idon ta lumshe tana sakin murmushi shima murmushin yayi tareda yimata kiss agoshi da lips yace thanks my honey, saidai gaskiya kinyi mun wayo daga cewa nabaki dumin jikina shikenan kuma duk sai ku tsotse mun ruwan jiki na dake da baby ki ko?... hmm to nidai inajin yinwa don haka sai a bani abinci naci dasauri ta bude ido tareda dukan sa kadan akirji, cike da zola yace auchhhh! ni *Habeebullahi* zakuma afasamun kirji ne?.., dariya tayi sai kuma taturo baki cike da shagwaba tace kai! sweet Hmm na to aikai ne ka tsotse mun ruwan jikina, dariya yayi cike da nishadi yace yes my honey nine na tsotse maki ruwan jiki bakece kika tsotse mun ba, nagode sosai da farin cikin da kike shayar dani Allah yashayar dake ruwan alkausar tace ameen tareda sweet Hmm na murmushi yayi yace ameen, yanzu tashi muje muyi wanka sai kiraka ni part din lnna naci abinci sannan naji meyasa idan kinje part dinsu take koran munke, tace yauwa sweet Hmm na ka tambaye ta" abinci kuma gashi can na girka maka, kai yadafe tareda cewa Oh! my honey wai meyasa kike son wahalar mun da kanki ne?..ashe ba nace ki daina yin girki ba umuh?..tace to kayi hakuri zan daina amma dai nafison ka ci abinci na, Murmushi yayi me cikeda farin ciki yace godia nake yar albarka nikaina idan ba abincin ki danasu lnna naci ba sam banajin dadi, sannan yadauke tasuka shiga toilet. Bayan sunyi wanka sai suka dauro alwala suka fito kasan cewar azahar har tawuce, sai suka shirya cikin jallabiyya shiyasa fari ita tasa baki bayan sun gaba barin turaruka ajikinsu sannan sukayi sallah, Bayan sun idar sai suka nufi dinnig table tazuba masa abinci yafara ci, sosai *Habeeb* yake cin abinci yana zubama *Deeya* tasani tareda yaba mata iya girki itakam tana ta dariya, saidai ita ko kadan bata iyaci ba domin tunda ta samu ciki wani lokacin idan tayi girki bata iya ci kamar yanzu yinwa takeji amma kuma sam bata jin cin abincin, Asalima jita ke kamar zatayi amai yayinda takeji jikin ba dadi, kula da hakan ne yasashi saurin gama ci abinci yatashi tareda daga ta yaman nata dajiki sa, saidai wani irin zafi yaji ajikin ta yayi sosai hakan ne yasashi saurin dago kanta dake kafadar sa ya kalleta, saidai me gani yayi idon ta yana wani irin juyawa bakin yana kekokarin ba cewa hakan yasa shi zaro ido cike da tsoro yace... *_Slm don Allah kuyi hakuri darashin ganin posting dina kwana biyu akan lokaci, hakan yafaru ne saboda bukin sister na da mukeyi, da fatan zaku sata acikin addu'ar ku?.. nagode barkan mu da Jumma'a dafata munyi lafiya Allah yakarbi ibadun mu ameen._*👏🏽 Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [11/9, 10:08 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 6⃣9⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Meya faru my honey *Leemah*?.. dai-dai lokacin da ta tafi luuuuu! zata zube kasa domin tuni numfashin ta yadauke, aikam cikin zafin nama ya tallabo ta tareda fadin yah! elahee!, cikin matukar gigita yakoma ya zauna a gujerar daya tashi tareda zaunar da'ita akan ciyar sa yana girgiza ta, saidai bata motsa ba hakan ne yasashi fadin no my honey *Leemah* open u eyes kinji?.. Sai kuma yayi sauri yadauki sauran ruwan da yasha yarage, yayyafa mata afuska aikam take tasaki ajiyar zuciya wanda kusan a tare suka sauke, ahankali tabude ido ta kalle shi shidin ma ita yake kallon Cike da tausayi tareda tsantsar damuwa yace sannu kinji?.. Kai ta gyada masa alamar yauwa, sannan yace my honey *Leemah* nace kibar nakira "Dan'uwa ya dubamun ke kince "a ah shin kinason wani abin yasamar muke ne?... Cikin shagwaba tace "a ah sweet Hmm na nidai yinwa nakeji muje part din "lnnan mu naci abinci kaji?...yace to zaki iya tafiya ko na dauke ki?..tace zan iya yace to oya tashi muje sai kici abinci sannan nakira "shi ya dubaki KO?..tace to Hmm na amma don Allah idan "yazo kace karyai mun allura kaji?.. bana son injection ko kadan, ta kareshe fadi kamar zatayi kuka. Murmushi yayi dai-dai lokacin da yatashi tareda dagata yagyara mata gyalen datayi rolling akanta sannan yadauki wayar yasa aljihun sa, sannan ya rungume ta akafadar yana fadin don't worry, bazayai maki ba tunda bakiso saidai idan yabaki magani zakiyi hakuri kisha kinji?...kai ta gyada tareda yamutsa fuska domin dai shidin ma bason shi take ba. Ahankali suke tafiya har sun kusa isa bakin kofar fita sai suka tsaya, yace l hope kin karashe shan wayan can magungunan na ki?..gaban ta ne yafadi wanda yasata saurin sun kuyar da kai kasa domin dai tasan bata shaba, hakan ne yasashi yajuyawa ya kalli wata leda dake ajiye saman table "a can gefen, yace ina zuwa gurin ledar yanufa yadauko yadawo gurin ta, Sannan yabude ledar magani naga yaciuro yana dubawa sai kuma naga yadago kai da sauri ya kalli *Deeya* wacce na hango tsabar tsoro a idon ta, sosai *Habeeb* yake kallon magani tareda watsama *Deeya* wani irin kallo me cike da tuhuma wanda yasake tsora ta. Ahankali yace my honey *Leemah* tunda na tafi ba kinsha maganin ki ba ne?..., cike da tsoran gani yanayin sa tace um umm! da..ma.. yace *Leemah* ba kinsha maganin ba dai ke nan ko?...to why ummuh?... kamar zatayi kuka tace um umm! Hmm na dama zan sha idan naci abinci kaji?... Magani ya mayar cikin ledar tareda rintse ido da alama baiji dadin rashin shan maganin ba, ahankali kuma yabude idon tuni har sunyi ja aikam take taji gaban ta yasake faduwa domin rabon data ganshi haka har ta manta rana, ba tareda yace mata komai ba yakama hannun ta suka fita falon hannun shi daya rike da ledar magani. Kallon shi tayi inda ta hango bacin rai kakara afuskar shi, kamar zatayi kuka domin idan akwai abinda ta tsana to bai wuce bacin ranshi ba, kamar yanda tasan shima babu abinda ya tsaya arayuwar sa irin bacin ranta tareda jin kukan ta, to amma itakam yazatayi ne?...kwata-kwata batason magani tareda allura. Ahankali haka, cikin sanyi murya tace pls sweet Hmm na kayi hakuri idan naci abinci zansha kuma daga yau bazan sake kinsha ba kaji ?... bai ce mata komai ba suka shiga falon bakin sa dauke da sallama, Baffa da *Hafeez* su amsa kasan cewar suke cikin falon zaune suna fira, cike da mamaki Baffa yace "a ah *Habeebullah* Kai ne kuma yau?... Murmushi yayi yace "eh Baffa ni ne tareda zama ya zaunar da *Deeya* kusada shi wacce gaba da hankalin ta yatashi saboda ganin yanda *Habeeb* din ya kyaleta, cikin girmama wa yagaida Baffan ya amsa itama tagaida shi *Hafeez* ma yagaida shi ya amsa, sannan Baffa ya tambayi *Habeeb* lafiya yazo yau?... yace *Leemarsa* ce batada lafiya shiyasa yazo, Baffa ya kalli *Deeya* wacce sai kallon *Habeeb* take kamar zatayi kuka, yake yace "a ah ikon Allah to amma mu bamu saniba, dai-dai lokacin da lnna tafito. Baffa yace to Da sauki ko?..yace "eh lnna tace ah! *Habeebu,* jiya akatafi yau kuma sai gaka Allah dai yasa lafiya?... yace *Leemah* ce bata da lafiya tace to tareda kallon *Deeya* wacce kadan takejira ta fashe da kuka, sannan tace shiyasa kazo?... yace "eh tace to Allah yasa wake yace ameen, amma lnna meya sa idan *Leemah* tazo nan part din saiki koreta?.... murmushi tayi sai kuma ta tabe baki tace au karata aka kai maka?... yace "a ah lnna ba karanki takawo ba kawai dai tace idan tashigo sai kice ta tafi part din ta, tace saboda bazan iya wannan bakuncin na taba mutun dayazo sai yafara cewa shi abu kasa zayaci, idan kuma anyi yace bazaya ciba shi sai abu kaza yakeson yaci, to idan ita Hajiya ta'iya dauka toni dai ba zan iya daukar wannan aiki. Baki *Deeya* ta turo cike da shagwaba still kamar zatayi kuka, yayinda shi kuma yayi murmushi yace to lnna ai hakuri za'ayi kinsan me ciki saida lallabawa, kinga yanzu ma munzo ne idan kinada abinci ki taimaka kidan bamu *Leemah* yinwa takeji kin sa idan tayi abinci bata iya ci, tace haka fa! abinci kam akwai shi saida tuwon shinkafa ne miyar kuka idan zayaci to sai nazubo Mata. ba tareda ya kalli *Deeya* ba yace zakici?.. muryar ta narawa tace "eh yace to lnna zataci nan lnna taje takawo mata, loma uku tayi ta ture tareda cewa ta koshi tana kallon *Habeeb* wanda har yanzu bai kalle ta ba, yace nasan baki ko shiba so kikaraci ganin yanda yai mata yasa tasaki kuka wanda dama kiri takejira ido yarintse domin jin kukan ta yayi kamar saukar guduma atsakiya yarkan sa, Baffa da lnna da *Hafeez* kam baki da hanci suka saki cike da mamaki suna kallon su, dama shi Baffa tunda suka shigo ya fahimci akwai wani abi tsakanin su. Ba tareda ya kalle taba yace meya faru kuma *Leemah* ta?... cikin kuka tace Hmm na idan na cigaba da ci amai zanyi kuma inajin yinwa sosai, dasauri yace to barshi haka nan *Leemah* ta kar kiyi amai yafadi tareda jaye flat din daga gaban ta, yace kai *Hafeez* dauki ka kai kitchen kadauko mata ruwa a fridge yace to tareda dauka yanufi kitchen do. Sannan *Habeeb* yace to *Leemah* ta yanzu me zakici?..tace kwadon rama da kuli ayayyanka tumatur, murmushi yayi tareda kallon lnna wacce take ta kallon *Deeya* me had'e da harara, yace lnnan mu idan akwai ramar don Allah ayi hakuri abamu kinji?...dai-dai lokacin da *Hafeez* yadawo dauke da ruwan ya'ajiye gaban *Deeya.* Humm shine abinda lnna tace tareda tashi tanufi kitchen, can sai gashi ta dawo hannun ta dauke da kwadon rama aflet yasha yankakken tumatur har da man kuli tazuba dasauri *Deeya* tamika hannun jikinta har yana rawa, yayinda lnna tamike mata tareda hararan ta kar batayi tana tura baki tafara cin abinta hannu baka hannun kwarya, yayinda lnna ta kalli *Habeeb* tace to idan taci sai kutattara kubar mu part dina domin niba yar aikin taba ce yauwa, sannan tanufi daki. Murmushi yayi yace to lnnan mu mun gode Allah yaja kwana, Baffa ma tashi yayi yana dariya tareda kama hannun *Hafeez* yace tashi muje akwai maganar da nakeso muyi suka fita suka bar su. *Deeya* kam sai cin ramar take tana kallon *Habeeb* wanda sai faman daddana wayarsa yake kamar bai san da'ita agurin ba, asali kuma ita yake kallo ta kasan ido zuciyar sa cike da tausayin ta ganin yanda take cin ramar tamkar mayunwaciya, aran shi yake fadin Hmm wani aiki sai ciki. Saida tacinye tasss sannan ta ture flat din tareda cewa sweet Hmm na nakoshi, ba tareda ya kalle taba yace Alhamdulillahi! ga ruwa kisha yafadi tareda daukar ruwan ya mika mata, dasauri takarba tasha tana kallon shi sannan yaballo mata magani yabata shima ta karba dasauri ta sha, sannan yatashi yadauki flat din yakai kitchen yadawo yace to tashi muje part din mu sai nakira "Da'uwa yadubaki tashi tayi ta fada jikinsa tareda sakin kuka, ido yarintse tareda rungumeta domin dai yatsani kukan ta cikin sanyi murya yace me kuma yafaru?..cikin kuka tace to bakai bane kake fishi dani har bakason kallona don kawai bansha magani ba, dasauri yadago kanta tareda cewa kawai fa kikace *Leemah* ta?.. sokike wani abin yasamar munke?..Kai ta girgiza cike da kukan shgwaba tace to nace maka daga yau zan dinta sha shine kakeyi fishi dani kaki kallo na. Murmushi yayi yace ai Hmm *Habeeb* bazaya taba iya fishi da *Leemarsa* ba, sannan *Leemah* tasani cewa koda kwayar idon *Habeeb* basu kalle taba to zuciyar sa tana kallon ta aduk inda yake domin itace madubin sa, cike da farin ciki tace really?. yace kwaira kuwa domin ke kadai nake so da kauna so taya zanyi fishi dake umu?.. baki ta turo tace to ai yanzu ka daina so na baby ka kake so, tafadi tana kokarin bari jikinsa. Dasauri yasake rungume ta yace hey akwai wata baby da nafi so ne bayan ke?... tace "eh dasauri ya dagokan ta yakure ta ido sannan yace wace?..tace unborn baby mana yace tab! inji wa ?..tace to ba don naki shan magani saboda shine" kake fishi dani ba. Yace tab! to aini saboda lafiyar kine bawai ta unborn ba, tsaya wane ma unborn baby tukun?.. tace gashi nan, kalle-kalle yafara yi afalon yana fadin ina yake?..cike da shagwaba tadauki hannun sa tadora akan cikinta tace to bagashi nan ba, Yace wannan ai cikin *Leemah* ta ne tace to baya na ciki ba dariya yayi yace yauwa anzo gurin, yafadi tareda tallabo fuskarta yasa harshe yalashe hawayen sannan ya rungume ta aka fadarsa yace muta fi part din mu kiji wata magana sannan suka fita. Saida suka shiga part dinsu ya zauna a kushin tareda zaunar da'ita akan cinyar sa, ya rungume ta sannan yace shin *Leemah* ta yazanso badili fiye da zahiri umu?...cike da rashin fahimta take kallon sa, yace ina nufin taya zan so abinda ban ganiba fiye da abin da nake gani umu?..don haka ke nake so da kauna fiye da kaina, so wane ma unborn umuh?..wanda ko ganin sa banyi ba shine kike tunanin Zan so shi" fiye dake?..never aike dinta da ban ce. murmushi tayi cike da jindadi tareda kai masa duka kadan akirji tace sweet Hmm na nima nafi sonka fiye da unborn, yace yauwa haka nake so kyale unborn din nan can saidai kinsan me zamuyi masa idan yazo?..tace "a ah yace zan samma shi cikin son da nake maki kadan, kema ki samma shi cikin son daki ke mun kadan sai mu hada mu ba shi shikenan mun sallama shi ko?...yakareshe fadi tareda ta be baki. Dariya tayi me cike da kuruciya tace eyeee! shikenan kuwa sauran sai mu rike abin mu ko?.. shima dariyar yayi me cike da kaunar ta yace yauwa tawan ashe dai kingane, to muyi wakar mu nan suka fara rera wakar zan rayu da ke" da kai, Bayan su gama yace yauwa to bari nakira "dan'uwa yadubaki yafito da waya daga aljihu, yayi dialing lambar *Harees* Kara daya yadauka yace likita bokan ture yakake?.. banji abinda *Harees* yace ba, saida naga *Habeeb* yazaro ido cike da tsanani mamaki yace.... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [11/9, 10:09 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 7⃣0⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ _What?..._ sunyi accepting dinmu fa kace Dan'uwa kai! Alhamdulillahi! amma naji dadi sosai kasan Allah banyi tsammani zasu amince damu da ba, tunda ance anata zuwa basu amince wa ah! gaskiya muna da sa'a to ameen yah Allah. Yanzu kana office ne ko gida?...Ok" pls kashigo nan zaka duba mun my honey *Leemah* batada lafiya, yafadi tareda shafo fuskar *Deeya* yace "eh nazo tun dazu to Ina naga ta zama Abuja *RUHINA* tana Bauchi ba lafiya Ok" sai ka karaso sannan ya kashe wayar yana kallon *Deeya* wacce itama shi take kallon, saidai kallon tambaya take masa, Cike da farin ciki yace *Leemah* kitaya mu murna kamfani sarrafa audu dake Lagos sun amince zasu bamu shiya aciki, cike da farin ciki tace kai! amma naji dadi na kuma tayaku murna sosai Allah ya sanya alkhairi da dauka ka, yace ameen my honey *Leemah* ga dan'uwa nan zuwa yaduba mun ke don naji kamar jikinki yakara zafi sosai ya kareshe fadi tareda gyara mata kwanciya ajikinsa. Ahankali tace to sweet Hmm na amma dai bada allura zaya zoba KO?...dariya yayi yace Kai! *Leemah* ta wannan tsoron injection din naki yayi yawa, gashi nan kin ko yawa "yarki Lili tsoron alluran ta har haushi yake bani wlhy "yarinya idan za'ayi mata allura sai kowa yasani, baki ta turo tareda cewa to ai akwai zafi sosai ne murmushi yayi yace like mother like doughter ga tsoron injection ga rashin shan medicine, Dukan satayi akirji cike da shagwaba tace stop it sweet Hmm na, yace na daina honey *Leemah* ta nasan allura da zafi shan magani kuma babu dadi amman inason kidaure kiringa sha kodan lafiyar ki; *Leemah* ta Ina kaunar ki fiya da yanda nake kaunar kaina shiyasa banaso wani abin yasamar mu ke kinji Zuma ta?... Kai ta gyada masa jiki asanyaye. Slm *Harees* ne ya katse masu hirar alluran *Habeeb* ne ya amsa yana fadin har ka karaso?..yace "eh dama nakusa karasowa yana sanye da suit fari hannun sa rikeda briefcase da kuma box din magani zama yayi a kushin din dake kallon su, Ahankali *Habeeb* yadaga *Deeya* wacce kunya yakamata nagani yanda *Harees* ya iske su, shikam babu abinda yadame shi domin ba yau yasaba ganin su haka kamar zasu mai da juna ciki ba, asalima jakarsa yake kokarin bude wa tareda fadin queen of beauty yajikin?...tace dasauki yace sorry dan kwanta na dubaki, kallon *Habeeb* yayi da duk yabi wani kwakume ta kamar ance za'a kwace masa ita murmushi yayi, cike da zolaya yace yallabai to dan gyara na dubata, ko zakamai da ita ciki ne?...hararan shi yayi tareda cewa aikasan inda da hali da tuni my honey *Leemah* tana cikina boye ta kodan saboda sa'idawa irin ku" dai-dai lokacin da yatashi ya kwantar da *Deeya.* Dariya *Harees* yayi tareda fito da abin awo yana cewa auni ne ma me sa'ido?... *Habeeb* yace "eh, nan dai *Harees* yaduba ta Bayan yagama dubata ta tashi zaune yayinda *Habeeb* ya zauna kusada ita yaman na ta da jikinsa, shima *Harees* komawa yayi zauna tareda dauko fayal dinta wanda dama yana cikin jakarsa sannan yai rubutu acikin, Bayan yagama sai yace Queen of beauty jinin ki yahau kadan, hakan yanuna kina danyi tunani sannan kuma kamar kina tsallaken shan maganin ki KO?... kallon *Habeeb* tayi wanda shidin ma ita yake kallo, murmushi yayi yace hey Queen of beauty answer my question don't look at u husband, baki ta turo ba tareda tace komai ba dariya yayi cike da zolaya yace allura biyar zanyi maki yanzu, saboda tsallaken da kikeyi na shan magani. Wani irin runguma ta yiwa *Habeeb* tareda sakin kukan shagwaba tace wayyo sweet Hmm na banaso, shikam *Habeeb* ido yazaro baki bude yana kallon *Harees* sai kuma hade fuska yace haba dai allura goma alokaci daya sai kace abin hauka, dariya *Harees* yayi yace to ni wasa nake mijin ragguwa daga cewa za'ayi mata allura goma duk kun wani rikice mun dakai da'ita, Hararan shi yayi yace kai ne dai mijin ragguwa gata can yanzu zakaje iske ta, dariya yayi yace naji amma dai dole daina yimata allura daya yanzu yafadi yana bude dan box dinsa dakyar ta tsaya akayi mata alluran, sannan yasake rubuta mata wasu magungunan sannan yafita yabar *Habeeb* da lallashi. *Harees* bai dade dafita ba bacci ya kwashe ta daukar ta *Habeeb* yayi cak!, yakai dakinsa yakwantar sannan yafito yanufi part din su Hajiyarmu. Washegari *Habeeb* yakoma Abuja gurin aiki bayan ya tabbatar *Deeya* taji dama. *_Bayan sati biyu_* ********** Aban garen Ado kam sosai yake shirin daukar fansa akan *"Habeeb* kamar yanda yace, lallai kam yana shiri matuka wanda ni kaina bansan irin ba, yayimda shi da *Jana* kam sun zama tamkar mata da miji sosai suke aikata masha'arsu. Yayinda agefe daya kuma ta tuni *Jana* tabaje kolin harka da maza bayan Alh Barau dashi Adon sosai take harka da duk wani namiji da, yatare ta idan zaya bata kudi to magana takare, Haka zalika duk yanda Babanta yaso killace ta agida tadaina yawon tazubar din datake abin yaci tura, don haka yazuba mata ido amma yace duk uban dayayi mata tsaye dole tafito da miji cikin satin nan tayi aure idan kuma ba haka ba ya aura mata duk wanda yaga dama, Hakan ne yasa hankalin ta yai mugun tashi a ranan bata iya bacin kirji ba. *** Washe gari yakama jumma'a kasan cewar duk idan Baban *Jana* yaje masallacin Jumma'a sai bayan la'asar yake dawowa gida, shiyasa Bayan yatafi sallar Jumma'a sai *Jana* tayi suluf tafita daga gida tanufi gidan ado. Saida suka gama tsiyar su sannan tace adona yaka mata muyi auren hakanan kaga Baba yace" idan ban fitarda miji acikin satin nan ba zaya aura mani wanda yaga dama, wani killed smile yayi tareda shafo fuskarta yace karki damu yaune shirina nakarshe, don haka kije gida cikin satin nan zan turo neman auren ki saidai banida sadakin dazan biya, cike da farin ciki tace karka damu zan baka sai ka biya yace Ok" sai ki yanke dai-dai yanda zaki bani, tace to ga dubu biyar zanciko maka dubu biyar ai goma yayi ko?.. karba yayi yace "eh aibaki fi hakan ba to haka zakibar nibako sisi?..,dubu daya tasake ciro wata bashi tace yau banida kudi sosai sannan ta maida kayan jikinta tayi masa sallama tafita yayinda yabi bayan tada wani mugun murmushi, sannan yadauki wayar sa yafara daddanwa. *_Yau tun_* misalin karfe 12:00pm su *Habeeb* suka iso Bauchi bayan sun dawo sallar Jumma'a sun ci abinci sai suka tafi, soro da gudun fulani ziyara kamar yanda suka saba Bayan tafiyar su ne sai *Deeya* tanufi part din. Misalin karfe 5:00pm *Deeya* ce ita kadai kwance akan kushin me zaman mutun uku dake falon Hajiyarmu, sai shafan cikin ta take tana yamutsa fuska domin tunda ta tashi daga bacci take jin wani irin yinwa takeji sosai gashi gashi koda tashi yanzu taji batasan cin girkin da Hajiya tayi har dama na lnnan ta duk bata ra'ayin cin. Ahankali tashi tayi daga kwancen tadauki wayar ta *Habeeb* zata kira sai gakiran shi yashigo, dasauri tadauka tabude kara kamar zatayi kuka tace sweet Hmm na kun kusa karasowa?.., dasauri yace "eh honey *Leemah* ta ga munan shigowa sorry kinji?.tace to sannan ya kashe wayar, dai-dai lokacin da Hajiya take saukowa idon tana kan *Deeya.* Zama Hajiya tayi kusada ita tadafa kafadar ta cike da tausaya wa tace hali dubu na yanzu me kikenin ci?., cike da shagwaba tace shawarma tace to bari nasa direba yaje yasiyo maki ko?...tace a ah Hajiya ta kibari gasu Hmm na nan zuwa zamuje tare musiyo, tace to shikenan basu rufe baki ba su Abba suka shigo bakin su daukeda sallama *Habeeb* na biye dashi abaya amsawa sukayi tareda tashi suna yi masu sannu da dawowa, *Habeeb* kam sai kallo *Deeya* yake yana sakar mata lallausan Murmushi itama cike da kunya take matar masa damartani, cike da kunyi ta duka tana gaida Abba ya amsa yana nufar dakin sa yayinda Hajiya tabi bayan sa. Dasauri suka rungume juna tareda sauke ajiyar zuciya, sai kuma suka saki dariya me cike da kaunar juna tace sweet Hmm na sannun da dawowa yace yauwa my honey *Leemah* yakike?..tace lafiya yace good haka nake soji yanzu me kike jin ci?..ya kareshe fadi tareda shafa cikinta, saida tayi fari da ido sannan tace ummm shawarma kaza gasassa da tsire with ice cream dariya yayi yace duk zaki ci?..tace "eh Allah duk inajin marmarin su yace kin samu *Leemah* ta muje. Suna fita Saminu yanufo su cikin girmama wa yace Sir za'a fita ne?.yace "eh amma bana bukatar escorting dinku so bani key veezer, yace Ok" Sir tareda ciro key din cikin keys dasuke hannunsa yamika masa tareda fadin a dawo lafiya yace Allah yasa, saida yabude ma *Deeya* kofa tashiga ya rufe sannan yazaga yashi ma yashiga ya tayar megadi yabude suka fita. Duk abinda *Deeya* tace zataci saida sukaje *Habeeb* yasiya mata, ahankali yake tuki ita kuma tana cin kaza shawarma kuwa da tsire tuni taci wanda zata iyaci tamayarda sauran gefe, yayinda *Habeeb* sai kallon ta yake cike daso da kauna dan bakinta gwanin sha'awar kallo idan tana cin abinci. Idon tane yasauka akan megasa masara agefen titi aika dasauri tace Hmm na zanci masara gasassa gata can, dariya ce takufce masa yana kallon ta ganin ta'ajiye kazar tadauki ice cream tana sha yanzu kuma tace masa zataci! Oh! Oh! Allah sarki ciki me kwashe-kwashe cike da tsokana yace Ohhhh! Allah ka taimaka ni kar cikin *Leemah* ta yau yafashe domin dai lodin nan yayi over, cike da shagwaba tace "a ah, dariya yayi yace yes wasa nake babu abinda zaya samu cikin *Leemah* ta Insha'allah dai-dai lokacin da yai fakin gefen titi, yace bari nasiya maki dariya tayi tareda fadin thanks Hmm na Love you yace love u two dear sannan yafita motar. Hannun sadauke da ledar masaran yabude mota yashiga dai-dai lokacin da wayar sa take kara, mika mata masaran yayi takarba shikuma yadauki wayan, sunan *Harees* ya gani Dauka yayi tareda fadin ya akayi ne dan'uwa?.. Cike da farin ciki yace ah! kai haba yanzu nan?..to Alhamdulillahi tunda an sauka lafiya Allah yaraya akan sunna, gamunan zuwa yanzu insha'allahu sannan ya kashe wayar fuskar sa dauke da matsananci farin ciki. ya kalli *Deeya* wacce itama shi take kallo fuskar ta dauke da tambaya, tallabo fuskar ta yayi yahada da tashi yagoga hancin sa anata sai kuma yai kissing din lips dinta sannan yace my honey *Leemah* sweet *Feeyar* ki ta haih....wani irin ihun murna tasaki tareda rungume shi., Cike da farin ciki suka isa gida direct part din su *Feeya* suka nufa wanda tuni *Deeya* tariga *Habeeb* yingaba, tabarshi da kwasar tarkance ciye-ciyen ta murmushi yayi tareda girgiza Kai, yana kokarin daukar tarkace sai wayar sa tayi kara. Ahankali yadago tareda duba wa number ce ba suna be damu ba domin yasa ba ganin lambobi kala-kala, saidai kuma jikinsa yabashi cewa wannan lanbar tana dauke da wani muhinmi abu, don haka da sauriya amsa kiran saidai me amsa wayar ke dawuya yafara hada gumi Cikin matsanancin tashin hankali yace.... *_Barkam mu da Jumma'a sannan Ina mana tafatan yin salla lafiya Allah yasa ameen._* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [11/9, 10:09 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 7⃣1⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ _What?...._ Kai! wai me kake fadi ne haka Kai! tsaya wanene ma kai tukun eye?...kittttttt! aka kashe wayar batareda ambashi amsa ba, cikin matsanancin tashin hankali yakiran lamba wai busy can kuma sai kaji, kiri-rin sako yashigo. Cikin rawar jiki yabude abinda yagani ne yasake tayar masa da hankali, ahankali yafurta innalillahi'wa'inna'ilaihirraju'un,allahuma'ajirni'fimaseebateehi'wa'akiflini'fihairinmiha, sai kuma yasake kurama sakon ido afili yasake karantawa kamar haka. *_Hhhhhhhhh! Senate Habeeb kenan kana nufin abinda kayi mun kaci banza kenan ko?... humm! to wlhy baka isaba saina dauki fansa, kuma kasani abinda nafadi maka ba karya ba ne eheee! na kuma sake fada maka matarka Jana fasikace koda yake kasan haka tunda gashi har kasake "ta, saidai nasan ba kasan cewa"Junior ba d'anka bane ko?...hhhhhh! to kasani shidin bad'an kaba ne idan kuma kana ganin karyane to kayi bincike zaka gane cewa shidin bajinin ka bane hhhhhhhhhh!._* Sai kuma yaisauri ya kiran lambar saidai wai akashe take sosai yake try amma amsar dayace wato akashe wayar yake, hakan ne yasashi saurin kwaso tarkacen ciye-ciyan *Deeya* tareda kiran wani yaron dakeyi masu *Harees* wanki yace yakai wa *"Deeya* domin yasan zata bukata, yaron yace to tareda karba yanufi cikin gidan. Sannan yashiga tada motar yafita daga haraban gidan dasauri yashiga nasu da sauri yafito daga motar, yanufi part din Hajiyarmu cikin wani irin takun kasaita me cike da tashin hankali yashiga falon kasa, saidai bako dan haka da sassarfa ya ke hawa benen. zaune ya'iske su Lili suna kallon cartoon ganin shigowar shice tasasu tashi dagudu suka nufo shi suka rungume shi tareda fadin oyoyo Daddy sannu da dawowa, yace yauwa sannun ku yafadi tareda zama yakamo hannun wasu, kallon Lili yafara yi yanaji wani irin kaunar ta acikin jininsa irin wanda uba yakewa 'yarsa, kuma tun ranan da tazo duniya yakejin wannan kaunar kuma kullun jiyake kaunar na karuwa. Sai kuma ahankali ya juya yaiwa Junior kuri da ido tsawon wani lokaci yana kallon shi tamkar be taba ganin sa ba, saidai kamar koda yaushe idan ya kalle shi bejin kaunar shi sosai kamar yanda yakejin na Lilin ko yanzu dinma hakanen beji wani kaunar shi ba, saidai ma wani irin fargaba dayaji wanda yahaifar masa da matsanancin bugawar zuciya, musamman akan abinda mutunin nan yace" aransa yake fadin to wai me yasa banaji kaunar Junior araina ne kamar yanda nakeji na Lili?... wato hakan yana nufi da gaske shidin ba 'Dana bane kenan ko?..ido yarintse tareda furta yah! elahee! _Show me the true_ sai kuma yabude idan dasauri aikam har idan sunyi jajir, yace ina "Hajiyar mu take?...Junior yace tana part din "Daddy me allura taje ganin "Aunty *Feeya* tasamu sabon baby, shine tace" mubari tadawo sai muje KO?... Lilin Dady tace "eh Dady Ina Aunty *"Deeya?...* na?.. "Ajiyan mu tace" kun tafi anguwa Daddy me kachiyo muna?... Wani irin Murmushi yayi me cike da karfin hali yace l'm sorry my Lili bansiyo maku komai ba amma yanzu kusa takalmi muje nasiya maku abinda kuke so, idan muka dawo sai mushiga part din su "Dady me allura sai muga baby da Aunty *"Feeya* tasamu KO?...cike da farin ciki suka ce eyeeeee, dasauri sukasa takalman su yarike masu hannu suka fita. Suna fita yabude masu Bayan mota Junior yashiga Lili tace ita kusada Dady zata zauna, ba tareda *Habeeb* yace komai ba yabude mata gaba tashiga yarufe, Sannan yazagaya dasaurin zaya shiga sai wayar sa tayi kara yana dubawa sai yaga, *Harees* ne dasauri yadaga tareda bude volume din kafin duk *Habeeb* din yai magana sai *Harees* yace Dan'uwa yadai?... ga "Queen of beauty tashigo amma kai banganka ba lafiya?... yace humm! kaidai Dan'uwa bari wlhy akwai matsala babba yanzu dai ka iskeni asibitin ka, dasauri yace lafiya?...yace kadai zo pls karka fadawa kowa kaji?...yace Ok" babu damu wa gani nan zuwa Insha'allah sannan suka kashe wayar alokaci daya, Saiga wani kiran yashigo wayar *Habeeb* dasauri yadaga dariya aka kyalkyace da'ita sai kuma akace, kai! *BB* karka yi tunanin ko daukar fansar danace zanyi akan ka shine nafara tun yanzu "a ah bashi bane saidai kar ka manta zanyi shi nan ba da dadewa ba, daga karshe kasake sani "Junior ba Dan'ka bane kittttttt! aka kashe wayar tsaki *Habeeb* yayi tareda fadin banza kome nayi masa yake wani kokarin daukar fansa akaina Oho!.. Mtsww! KO" anfada masa daukar fanka akan *Habeebullah* abune me sauki?...mtsww aidama ka tsaya nayi maka godiya akan tuni dakayi mun cewa "Junior badana bane, ni kaina dama zuciya ta tadade tana ko konto akan shidin 'Dana ne koba 'Dana ba ne domin banajin kaunar shi araina irin wanda uba keji akan 'Dansa, Dasauri yashiga motar yafita daga harabar gidan da gudu har escorts dinsa suna mamakin yanda yafita da gudun haka anya lafiya?...gashi yace bayason ayi escort dinsa. *Habeeb* kam suna fita yabiya ya siya masu ice cream da sweets sannan suka nufi asibiti, kamar yanda yace wanda suna shiga Lili tasaki kuka, dai-dai lokacin da yayi parking Dasauri yajuyo yace lafiya Lilin Dady?.. cike tsoro tace Dady bana chon allula kadi?..yace Oh! my sweet girl stop crying baza ayi maki allula ba kinji?..ya kareshe fadi tareda shafa kanta, kaita gyada tana share hawaye sannan yafita yaje yabude mu su suka fito dai-dai lokacin da *Harees* yashigo da motarsa, Dasauri *Harees* yafito daga mota yanufe su yana fadin Dan'uwa wai meke *FARUWA* ne?.. *Habeeb* yace humm! kaida bari mu karasa office nan suka nufi office din. Bayan sun zauna sai *Harees* ya kalli *Habeeb* yana neman karin bayani, cikin har shan turanci yace Dan'uwa inason kadibi jinina dana Junior dana Lili ka auna inason nasani shin su din ya'yana ne "KO ba ya'yana bane, cike da tsoro *Harees* yace Dan'uwa meya faruwa kuma?...yace Dan'uwa nadade ina zama da mazinaciya fasika tabbas kafin *Jana* tabar duniya saita ga saka makon abinda tayi mun, nan yafada masa abinda yafaru tareda nuna masa sakon. Cike da tashin hankali yace Dan'uwa baka tunanin wanine yakeson bata maka suna?...kai *Habeeb* ya girgiza tareda fadin "a ah Dan' uwa kodan yanda Allah yamuna mun *Jana* tanacin amanata hakan zaya faru, sannan duk dacewa nasan inada makiya saidai ban taba tunani akwai wani Da'adam zaya iya bata mun suna ba, tunda Ubangiji na be bata mun bako?.. *Harees* yace haka ne to yanzu ka yadda kenan?...yace "eh domin zuciya ta tadade tana ko konto akan hakan wanda ban taba fadawa wani mahaluki ba, saidai kawai nabar shi araina amma yanzu inason kayi mun abinda nace wanda shi zaya tabbatar mun da gaskiya alamarin, *Harees* yace Ok" tareda fadin Dan'uwa amma wakake tunani kunada matsala "dashi da harya keson daukar fansa akan ka?.. Wata dariya *Habeeb* yayi me cike da bacin rai yace mutumin dana kama da *"Jana,* ido yazaro tareda fadin ya'akayi kagane shine?.. yace tun lokacin danake dukansa yana ihun fadin nayi hukuri har yanzu inajin sautin muryar sa a kun ne shiyasa nagane shine, Kai ya gyada tareda dauko abin diban jini yadibi jinin *Habeeb* dana Junior Lili kam da kyar aka diba domin sai kuka take tana zagaya office din, tana fadin ita batason allula😀 saida *Habeeb* yadaka mata lafiyayyan tsawa tukun na, tareda rike ta aka diba sai kuka take tana kiran Aunty *Deeyan* ta, bayan ya diba yafara gudanar da aikin sa. Cikin lokaci kankani *Harees* yagama duka yafitar da results ahankali yake duba wa, hankalin shi yai matukar tashi da ganin saka makon hakan ne yasashi dago kai dasauri yakalli *Habeeb,* wanda shidin ma kallon *Harees* yake kallo me dauke da kainake saurare.... Ahankali yace Dan'uwa l'm sorry to say result yanuna Junior ba jininka bane ma'ana ba 'Dan" ka bane, wani abin mamaki kuma result din Lili yanuna cewa ita din jinin kace wato yar kace, ajiyar zuciya *Habeeb* yayi tareda fadin ainasan haka zata faru, cike da mamaki *Harees* yace kamar ya kasan haka zaya faru?...yace kamar yanda wancan mutumin yafada sannan nikaina zuciya ta tadade tana tunani tareda tambayar me yasa banajin Junior araina?.. kamar yanda nake jin Lili amma ban samu amsa ba, sai gashi yau Allah yabani amsa tabbas Junior ba "D'ana bane, d'an wannan "mutumin ne domi yau naga tsantsa kamar da Junior yayi dashi. Sai kuma yai shuru tareda furzar da iska taba kinsa cike da bacin rai yace Dan'uwa *"Jana* tacuceni kuma sai Allah ya'isar mun, ahankali *Harees* yace kayi hakuri Dan'uwa bakai *"Jana* tacuta ba kanta tacuta" kuma ita" da Allah *Habeeb* yace haka ne tashi muje gida, Yafadi tareda mikewa ya saba Lili akafada kasan cewar tuni tayi bacci, *Harees* yace Ok" yanzu to me abin yi game da "Junior inanufin kar maganar ta bayyana wanda hakan zaya 'iyabata maka suna?... murmushi yayi yace nafada maka tunda ubangijina be batamun suna ba to babu wanda ya'isa yabata mun, koda maganar zata fita ne bazan damuba duk da nasan wasu zasu zageni amma bakomai tunda ban zalince taba asalima "ita ce ta zalinceni don haka ita duniya zata zaka, sosai kaga yakare kanta kenan KO?.. yace haka ne yace yauwa game da Junior karka damu nasan abinda zanyi, sannan Insha'allah ni *Habeebullah* baza'a ji abakina cewa Junior ba Dana bane, saidai aji abakin ta wanda na tabbatar amana tane zayaka mata tafada, *Harees* yace hakan shine daidai sannan yakama hannun Junior suka fita suka nufi gida. Koda suka isa gida direct part Hajiyarmu *Habeeb* yanufa yakai su Lili ya'iske Hajiya tadawo, sannan yafito yanufi part din su *Harees* yana shiga *Deeya* tanufe shida kyakkyawa baby boy wanda tunda tashiga ta dauke sa yake hannun ta, mika masa yaron tayi tareda fadin sweet Hmm na sannu, yace yauwa honey *Leemah* ta tareda zama yana kallon yaron yace masha'allah wlcm to the world mah boy, zama tayi kusada shi tareda dafa kafadar sa fuskar ta dauke da farin ciki tace sauran kiris nayi fishi saboda baka zo, da wuri kaga yarona ba kallon ta yayi yasa kar mata murmushin karfin domin zuciyar sa cike take da bakin cikin abinda *Jana* tayi masa, ahankali yace thank god daba'ayi fushi dani ba, inafatan Mom din boy zatayi mun afuwa narashin zuwa da banyi dawuri naga boy din taba hakan yafarune saboda naje wani gurine. Kiss tayi masa akumatu tareda cewa anyi maka yace godia nake tawan, dariya *Feeya* da *Harees* su kayi *Harees* yana cewa Oh! su Queen of beauty agabana, fuskata rufe hannu tana dariya shima *Habeeb* dariya yayi sannan yaima yaron Addu'a, bayan yagama sai yace ma *Feeya* yajiki cike da kunya tace dasauki, yace inafata babu wata matsala?..tace "eh yace to Alhamdulillahi! Allah yaraya akan sunna suka amsa da ameen. Kuka yaron yasaki dasauri *Deeya* takarbe shi tareda tashi tana jijjigashi tana fadin sorry my boy yi shuru kaji Dad ne ko?.. Murmushi yayi tareda dafakan sa zuciyar sa cike da damu wa, Magana take tana fadin sweet Hmm na fadamun da wa yaro na yake kama tsakanin my sweet *Feeya* da Hmm *Harees?..,* shuru ba amsa tasake fadi still be amsa ma taba tayi magana yakai sau biyar amma be amsa ma taba, hakan ne yabata tsoro dasauri ta mikawa *Feeya* yaron sannan taje ta girgiza tareda fadin sweet Hmm na dakarfi aikam dasauri yadago dakai yazuba mata idon sa dasu kayi jajir tamkar an watsa masa barkono gajijiyoyin kansa sunyi rud'arud'a zaro ido *Deeya* cike da tsoron ganin yanayin sa tace.... *_Slm yan'uwana barkan muda Sallah, than barkan mu da Jumma'a Allah yakarbi lbadun mu yakuma maimaita mana ameen_*. Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [11/9, 10:12 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 7⃣2⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Yah! salam sweet Hmm na meyasa me ka?...bece mata komai ba saidai yai mata kuri da ido yana kallon ta, cike da tashin hankali taje tadauko ruwa me sanyi cikin fribge agora tareda cup tazo tazauna kusa dashi, cikin rawan jiki tabude goran ta tsiyayo tabashi abaki dasauri yadora hannun shi kan nata yafara shan ruwan idon shi na kanta, saida yashanye ruwan sannan taciro cup din ta'ajiye tareda tallabo kanshi tadora akirjin ta. Tareda tura hannu ta cikin lallausan gashin kansa tana shafawa cikin sigar lallashi da sanyi murya tace it's Ok" sweet Hmm na, Ahankali ya lumshe ido tareda sauke ajiyar zuciya. *Harees* kam shuru yayi domin yasan abinda ke damun *Habeeb* din saidai kuma babu yanda za'ayi yafadi, saidai zuciyar sa cike take da tausayin halin da Dan'uwan nashi yake ciki, ahankali ya kalli *Feeya* wacce gaba daya itama tausayin halin da Hmm nata yashiga takeyi wanda tunani take aranta me yake damun shine?..cikin sanyi murya yace me darajata tashi mu shiga daga ciki mubasu guri ta lallashe sa, yakareshe fadi tareda karban yaron sannan ta tashi suka shiga daki kasan cewar dama afalon sama suke. Cikin sanyi murya *Deeya* tafara fadi duk dacewa bansan me yafaru ba bakuma zan matsamaka dole saika fadamun abinda yafaru ba domin yin hakan ba dai-dai bane, amma dai dan Allah Hmm na inason kwantar da hankalin domin komai kaga yayi tsanani arayuwa to sauki yana nan tafe musamman idan aka hada da Addu'a, don haka kadaina sa damuwa aranka kaji?.. Sannan ni nasan Hmm na jarumine kuma sadauki me tsananin hakuri dakauda kai akan dukkan wani al'amari, musamman akan abinda be shafe shi ba kai koda yashafe shine nasan yanada tsananin kawaici dazaya danne to amma meyasa, yau yakeson tada hankalin sa akan abinda na tabbatar kome ne shi zaya'iya magance shi batareda kowa yasani ba ko?..,ta kareshe fadi tareda dago da kan shi daga kirjinta wanda hakan ne yasahi saurin bude ido. Kura masa ido tayi shidin ma kallon ta yake, tace a mah correct?.. ido ya lumshe tareda gyada mata Kai yanajin tsananin kaunar ta naratsa jini dajijiyar jikinsa, murmushi tayi cikin wani irin salo nadaukar hankali ta had'e bakin su hakan ne yasashi sakin ajiyar zuciya tareda sake lumshe ido yanajin wani iri kaunar ta nasake fisgar shi aduk fitar numfashin sa, amatukar bukace ya tallabo fuskar ta yafara mayar mata da martani. Sannun ahankali *Deeya* ta kawarda damuwar dake tareda *Habeeb* wanda yasashi ya manta da tarin damuwar daya kwaso, bayan tsawon lokacin da suka dauka suna shan bakin juwa tamkar wasu tsuntsaye, cikin hakan ne yake kokarin wuce makadi da rawa aikam dasauri tacire bakinta daga nashi tana sauke numfashi cikin rikitacciyar murya tace sweet Hmm na me kake kokarin yi?... murmushi yasa kar mata cikin kasalalliyar murya me cike da zolaya yace making Love mana my honey *Leemah,* ido tazaro cike da tsoro tace kai! sweet Hmm na anan din??..yace "eh man to meye ya fadi tareda kashe mata ido daya, baki ta turo cike da shagwaba tace no! no!! no!!! sweet Hmm na nidai tashi muje part din mu kaji?.. murmushi yayi me cike da tsantsan kaunar ta yace Ok" my honey *Leemah* nagode sosai da kulawarki gareni a duk lokacin daki kagani cikin Damuwa saikin kawar da ita daga gareni, shiyasa kullun sonki da kaunarki suke sake shiga zuciya ta *Leemah* ta ina matukar kaunarki ina rokon Allah yabarni dake har gaban abada *Leemah* ta, ya kareshe fadi tareda shafa lallausan fuskarta datayi kamar kwai tsabar smooth. Cike da jin dadi tace ameen Hmm na nima ina matukar kaunar ka irin sosai sosai din nanfaaaa! ta kareshe fadi tareda yin dariyar ta me kayatarwa shima dariyar yayi yace l know my happiness to tashi mutafi part din mu sai muyi Love dinmu acan, yafadi tareda daga ta ya rungume akafadar sa. Ahankali suke taka stars din kasan cewar gaba daya jikinsu babu wani karfin musamman *Habeeb,* ahaka har suka sauka suka fito harabar gidan ta wata kofar nagasun bi sun shiga gidan nasu wacce ban taba sanin da'itaba sai yau, Ina kallon kofar sai naga ashe sabuwar koface aka bude, wacce direct zata sadaka da cikin gidan su *Habeeb* din ba tareda ka zagaya kabi ta get ba. Fitar su *Deeya* ke dawuya saiga Hajiyar su *Harees* tafito daga da kitchen hannun ta dauke da kulan abinci tahau sama tashiga dakin da sallama, *Harees* ya amsa *Feeya* na kwance saman cinyar shi yanayin mata sannu, dasauri ta'ajiye abinci tareda fadin lafiya *Safeeya?..* Yace wlhy cikin take ciwo tace subhalallahi! to ka bata magani tasha?..yace "eh nabata Insha'allah zataji sauki nan bada dadewa ba, tace to Allah sawake tashi kici abincin dakayar ta tashi da taimakon *Harees* taci abinci wanda kafin tagama cikin ikon Allah ciwon cikin yatafi. Bayan tagama cin abinci sai tace Hajiya sai anjima zan koma?... murmushi tayi tareda cewa Insha'allahu tace to, *Harees* dabai fahimci zancen ba yace Ina zata koma?..tace af na manta nafada maka zata koma part din "lnnan ta tayi jegon acan, Dasauri yace haba Hajiya yanzu Allah nan danan har sai ta koma?..kuma ma aidanan din dacan duk daya ne ko?..tace "eh haka to amma tunda tanson koma wa sai kayi hakuri takoma can din, badan ransa yasoba bayan sallar isha'i *Feeya* ta koma part din lnna inda zatayi wankan jegon ta acan. ****** Abangaren Ado kam yana gama fadawa *Habeeb* cewa ai Junior ba dansa bane ya kashe wayar, yana dariyar mugun ta tareda fadin bazan ai wlhy da sannu zan kun sa maka bakin ciki, sannan yacire wannan layin da yakira *Habeeb* dashi sai yasa wani layin still layin *Habeeb* din yasake kira, Cikin sa'a yashiga wani killed smile yayi tareda cewa yauwa l catch stupid, sai kuma yayi shuru yana kiran a picking. *Habeeb* kam yana kokarin soyewa da *Leemarsa* sai yaji wayarsa nakara, tsaki yayi tareda jawo wayar be tsaya duba wayane yake kira ba kawai yakashe, yajefa ta can gefe yaci gabada abinda yake. Wani uba tsaki ado yaja tareda fadin Oh! shatttttttt, stupid man yakashe wayar shege ai zamu sake hadu ne yafadi tareda kashe wayar. *Jana* kam tana barin gidan Ado sai kira Alh Barau tace tana son ganin shi, yace mata yana gidan hutawar shi don hata iske shi acan tace to batareda bata lokaci ba tari a dai-dai tayi masa kwatance yakaita, tabiya shiku din shi sannan tashiga gidan kwance ta isake shi afalo daga shi sai boxes yana ganin ta yawashe baki tareda tashiga tare ta daki suka shiga basuda de dashiga dakin ba nafara jin Ihun. *_Nikam nace Jana Allah ya shirya_* Tsawon wani lokaci saiga ta tafito hannun ta rikeda kudi, har bakin get Alh barau yaraka ta tafita tasake hawa adaidai ta yakai ta anguwan su Ado, yana ganinta yace gaskiya kedai *Jana* kincika jaraba yanzu kina. nufin dawowa kikai mu sake yi?.. toni kam nagaji wlhy. Dariya tayi tace gaskiya ne haka nike saidai nima nagaji gaskiya kuma bawai nadawo musake yibane, nazo kawo maka cikon kudin daza kabiya sadaki ne saboda inason gobe ka tura gidan Mu ne man aure na; cike da mamaki yace yanzu dafitar ki har kinsamo kudi *Jana* to waya baki?... dariya tayi tace adona kenan kafa sanin cikin hade rai yace ah! nasanki kam fiye da yanda iyayanki suka sanki, har zatayi magana yai saurin yamika mata hannu tareda cewa" bani dasauri tabashi kudin sannan ta tafita tanufi gida tsaki yayi yace jaka jarabbiya kawai. *_Washegari_* *********** Misalin karfe 10:30 am Ado yatura wasu makotan shi gidan su *Jana* Baban ya taresu cikin mutunci kasan cewar *Jana* tafada mashi zasu zo, ta kuma ce masa dubu ta goma tayanke masa sadaki don haka ba tareda bata lokaci ba yafada masu suka bayar tunda sun zo dashi, Aikam nan take aka daura auren Ado da *Jana* akan sadaki dubu gama, bayan an daura mutanan zasu tafi Baba yace afada mashi ya gyara guri jibi in Allah ya yarda zata tare su kace to, sannan suka tafi shikuma yashiga gida. ****** Aban garen su *Deeya* yan barka tuni suka cika part din lnna wato yan'uwa da abokan arziki, kasan cewar haihur yamman shiyasa yan'uwa basu samu zuwa jiyaba saida yau, don haka kowa ka kalli fuskar sa cike da farin cikin samun karuwar da Allah ya azurta su dashi, Su *Deeya* kam anan like da baby tunda ta sallami *Habeeb* tanufi part din lnna, tadauki yaron ta kwakume duk wanda zaya ganshi itake bashi daya gashi sai ta karbe shi aikam yan'uwa natayi mata dariya abokan wasa kuma suna fadi to Ai kema kin kusa kawo mana naki baby, tace tab! itakam ai ga baby tanan yazo wanda zaya nan ga kuma na *Feeya* ne. *Habeeb* kam yana can shida *Harees* suna ganawa da mutane kamar yanda yasaba duk ranan asabar da lahadi, saidai lokaci lokaci yana saki lallausan murmushi saboda tunawa da irin farin cikin da *Leemarsa* ta shayar dashi jiya, haka dai komai yaci gabada tafiya har ranan suna inda yaron yaci sunan Baffa Al-mustafa wanda *Habeeb* ne yai masa huduba da hakan, Amma *Deeya* tace Affan za'aringa kiran sa suna kam ya kayatu sosai inda *Deeya* da *Feeya* sukai tasa kaya iri daya, abin su gawanin sha'awa. Aban garen *Jana* kam tuni ta tare gidan ado, yau kimani sati daya kenan sai gurzan kansu suke kamar kayan wanki, sai kace wayan da basu taba sani juna ba *_Bayan wata biyu_* ******* Ranan wata lahadi da misalin karfe 11:00 am *Deeya* ce zaune akan kushin 3 siter amma kafafunta akan cinyar *Habeeb* yana dan man matsa mata, kasan cewar sun dan kumbura tunda cikinta yashiga wata bakwai amma idan kaganta saika rantse yafi wata akwai, saboda wani irin girma dayayi sosai itakan ta takara girma kirjin nan kamar yafashe tayi kyau sosai sa bani wasu masu cikin da in cikin yayi girma sai kaga sunyi muni, itakam fresh tayi abinta gwanin sha'awa. Ahankali yake matsa kafafun yana fadin sannu kinji my honey *Leemah,* itakam sai zubama shi shagwaba take kafafun tajanye sai kuma ta matsa hankali zata kwanta akan cinyar shi dasauri ya kamata ya kwantar, tareda fadi sannun murmushi tayi cike da shagwaba tace yauwa sweetheart Dina amma dai idan ka tafi yau ba sai friday zaka dawoba ko?.., hannun shi cikin suman kanta yana ya mutsawa ahankali yace wane ni aibazan iya kaiwa har friday banganki ba, don haka ranan wed zan dawo. Tace yauwa Hmm na Allah idan katafi banajin dadi bacci da kyarna keyi yace humm nimafa haka ne, yanzu tashi muje ki dan motsa jiki kinga yauda bamuje ba kafafunki sun sake kumbura sosai, tace to tareda kokarin tashi ya taimaka ta tashi shima ya tashi tareda cewa bari na dauko maki hijab bayan yadauko mata wani brown din hijab yasa mata wanda yai mata matukar kyau sannan suka fita. Aban garen *Jana* da Ado kam abubuwa sun fara kwabewa tun bayan dagara yakare wanda dama bawani me yawa bane, kasan cewar ado baya sana'ar fari balle na baki sai danbanzan shaye-shaye don haka sai tafara daukar kayan ta tana siyarwa suna cin abinci, yanzu haka sauran katifar kwanciya kawai ta rage mata. kuma ya hanata fita ko'ina ta kuma kasa komai akan haka asalima wani irin mugun tsoron shi takeji, domin yace shi bazaya dauki wannan iskanci da tayi wa tsohon mijinta ba, sannan har yanzu beyi maganar sakiba be kuma bata damar tayi masa ba saidai yau ta kudiri ajiyar yi masa magana, domin ita ba zata iya wannan zaman talauci ba gaskiya gidan *BB* zata koma wlhy. Abuge yashigo mata kamar kullum zubewa yayi akan wata kwarababbiyar kushin tareda jefarda sandar shi, cike da tsoro ta karasa gurin shi ta zauna har zatayi magana sai ta jiya yafara sakin nashari tsaki tayi tareda fadi ina nan har sai ka tashi yau sai kasake ni. Aikam tana zaune har saida yatashi baccin mika yayi batareda salati ba, fuska had'e yace mata lafiya kika tsarini da ido haka... kodai kin fara maita ne kike tunanin ta inda Zaki fara ci ajikina?...Kai ta girgiza alamar "a ah, yace aha! mlm idan makin fara garakin daina don ni nan daki kagani duk maitar mutun sai yabar ni domin bazan ciyu agare shiba eheee! , Tashiki bani abinci yinwa nakeji. tace banyi ba yace saboda me?..tace saboda baka kawo ba wani irin mugun kallo yawa tsana ta tareda fadi dama nasa ba kawo wane?.. dalla mlm tashi kibani abinci kona saba maki, tace kaga ado ni banyi ba ba kuma zanyi ba tunda ban dashi nidama takardan saki nazo kaba ni, don bazan iya wannan zaman bakin talaucin ba gaskiya, wata irin muguwar dariya yasaki sai kuma ya had'e fuska lokaci daya idon shi ya rikida yayi jajir da karfi yashako wuyan ta, cikin tsananin bala'i da masifa yace... *_Aha! Adon Jana akaftaaaaaaa!_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [11/9, 10:12 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 7⃣3⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Me kikace zan baki?...cike da tsoro tace takardan saki, yace d'an sake maimaita wa naji yafadi tareda kai kunnan shi saitin bakin ta. Sake fadi tayi hakan ne yasashi fadin aha! *Jana* anzo gurin kenan sai kuma ya saki wata mahaukaciyar dariya, saida yayi me isar shi sannan kuma ya had'e fuska tamkar be tabayin dariyar ba yayinda idon shi suka sake rikidewa da ja cike da masifa yasake shake mata wuya cikin tsawa yace *Janaaaaah,* a matukar rude tace na'am yace kinsan sunan auren mu?... Kai ta girgiza alamar "a ah, wani mugun murmushi yayi sannan yace to sunan shi mutuka raba takalmin kaza wasu kuma suce takalmin karfe, don haka ki daina wahalar da bakin ki gurin fadin na sake ki tunda hakan bazaya samu ba kinga kenan zaman talauci yanzu kika fara shi agida na, dama saboda shine kika gujeni kika ki aure na saboda kin daukeni talaka kuma matsiyaci KO?... Humm *Jana* kenan bakisan hakan daki Kai mun ya haifar da muguwar tsanarki a zuciya ta, tareda daukar fansan abinda kikai mu domin ninan daki kaganni bana yafita akan abinda akai mun, Shiyasa lokacin dakika bukaci bayan auren ki zamu ringa haduwa muna cigaba da holewar mu na amince domin shine matakin nafarko dazan fara daukar fansa, saboda nasan komin daran dadewa sai mijinki yasani kuma na tabbatar aduk lokacin da yasani sai yarabu dake rabuwa ta har abada, domin nasan babu wani jakin namiji dazaya ga matarsa dawani kawon namiji agidan shi akuma cikin dakin shi suna aikata fasikanci ba ba tareda yasake taba, shiyasa nabiye maki mukai ta holewar mu tsawon lokaci har kika haifamun 'Da ba tareda sakaran mijina yasani ba wanda nayi mamakin hakan, saidai ban damu ba na cigaba da beye maki saboda inason hak'ona yacin ma ruwa. Sai kuma sannun ahankali hakon nawa yacin ma ruwa wato "mijinki yakama mu, inda yaimun dukan da sai dana naji kamshin mutuwa gashi nan ta dalilin hakan narasa kafata daya sannan kika kaini asibiti kinka wulakantar. Sai kuma kika zomun da maganar auren kisan wuta saboda kin maidani jaki talaka matsiyaci KO?... wato na aureki saina sake ki saiki koma gidan me kudi ki cigaba dacin daula nikuma na cigaba dacin talauci ko?.. humm *Jana* kenan to wlhy baki'isa ba billahi'azin idan duk mutanan duniyar na za'a taru bazan sakeki ba, saida mu mutu cikin talaucin dakike gudu kinji?...kuma kibani wata lanba zankira wan can banzan tsohon "mijin naki saboda duk layinsa basu shiga, don wlhy saina kona masa" rai kamar yanda yakona mun nawa sosai zana ci ubansa, wannan tsohon gwamna shegu masucin hakkin talakawa, yakareshe fadi dakarfi tareda girgiza ta yace zaki bani lambar kosai nasaba maki?... Cike da tsananin tsoro tace nifa banida shi idan ma ina dashi taya zan baka?... tunda dukan lanbobi na acikin waya suke kuma ka karbe waya Sannan karya Sim card din, Tsaki yaja mtsww! tareda ture ta tafadi tabaya sannan yabita da harara, yace na kwace din kuma nakarya Sim card din, idan kinada abinyi saiki kinji ko?.. domin ni ba Jaki bane dazan barki da waya kina kiran kattan banza, kuna iskanci kinji kuma inason ganin 'Dana" don haka saiki sannan yanda zaki don naga sai wani rike shi yake kamar dan shi. Sannan yadauki san dunan shi ya mike zaya fita kafarsa yasa yatake mata yatsun hannu ta dakarfi, wani irin karan azaba tasaki yayinda shikuma yasaki dariyar mugunta Sannan yafita. Yabarta tana matsan ido hankali ta tashi tareda fadin Allah ya'isa shege mugun, sai kuma tabuga tagumi cikin sanyi murya tace Oh! ni *Murjanatu* me ke shirin faruwa dani ne wai?..sai kuma tayi shuru can tace yaka mata naga Shafa. Sai kuma ta tashi dasauri tabi bayan adon talabe jikin kofa tana kallon shi ya zauna acan gefen kwalbati, tareda Ciro wayar shi daga aljihun gaban wata kodadiyar rigar t-shirt din dake jikinsa, layin *Habeeb* yalalubo yafara kira saidai akashe wannan layin yake, don haka sai yasake kiran wani layin da'aka bashi shidin ma akashe kamar kullum idan yakira haka yakeji, tsaki yayi tareda fadin dan'iske aikwanan nan zan gudanar da kudirina akan ka sannan yatashi, yatare mashin yafada masa ya kai shi Locos. Dasauri *Jana* ta koma ciki tashiga daki tadauko gyale tayafa tafi ta gidan Shafa tanufa, tayi sa'a ta'iske ta bayan sun gaisa ta kawo mata abinci taci sannan suka shiga fira nan take fada mata abinda yafaru tsakanin Ado. Cike da masifa Shafa tace amma dai ke banza wlhy yanzu sai kika tsaya sototo "yana fada maki abinda yaga dama?..., har yana shake maki wuya baki iyayin komai ba?.. cikin sanyi murya tace to ya zanyi nifa wlhy tsoron "shi nakeji tsaki tayi tareda cewa to tsaya jin tsoron shi, shi ko yamai da ke shashasha sakarya, tace to yanzu meye abinyi umh!?.. don Allah Shafa kibani shawara wlhy bazan iya cigaba da zama da "Ado ba gaskiya gidan *"BB* na zankoma, tace da dai yafi maki wlhy tace to ya zanyi yanzu?... tace yanda zakiyi kenan kicire tsoron shi idan yakarta maki rashin mutunci ke maki karta mashi, har sai yaga jiya sakeki, sannan kuma ki cigaba da shakatar warki idan yafita kema kifita don be yi yuwa ya'ajiyeki agida shikuma yafita yana holewar sa ato. Nan dai Shafa tayi tayiwa *Jana* hudubar tsiya itako tadauka tadade gidan sannan tafito cike da kwarin guiwa tanufi gidan hutawar Alh Barau tayi sa'a yana nan, yai matukar farin ciki da ganin ta nan sukai abinda suka saba sun dade suna aikata tsiyarsu sannan yabata mutanan ta wato kudi, tafito tanufi gidan su ta dan dade Sannan ta fito tanufi gida. Ta iske ado yadawo wani irin mugun kallo yawatsa mata tareda cewa uban wane yabaki izinin fita sannan daga gidan uban wakika fito?... aranta tace ubanka ne yabani izini fita, afili kuma tace kai kabani izini mana tunda kace kanason ganin Junior shiyasa naje gidan mu na famasu idan su Junior sunzo akawosu gidana inason ganin su, tsaki yayi yace kin kuru wlhy inda yawo kikaje danai maki rashin mutunci hararan kasan ido tayi masa tareda shigewa daki. ******** Koda su *Deeya* suka fita basu yi wani dade wa ba tace tagaji don haka suka koma gida, dama iyakarsu titin anguwar su suka bi part din lnna tace zata don haka can *Habeeb* yakai ta, sannan yafito yafara ganawa da mutane. Sosai *Habeeb* yake taimakan talakawa wanda haka ba karami kima da daraja yake samu agurin su ba, suna matukar kaunar shi tareda yimasa addu'ar gamawa da duniya lafiya. Bayan ya sallami kowa sannan yashiga toilet yai wanka yafito yashirya yakoma gurin aiki, kamar karsu rabu shida *Leemarsa.* Inda suka cigaba da zuwa school itada *Feeya* kasan cewar tuni takoma dakinta, sosai suke renon ciki *Deeya* da kuma kula da Affan wanda yai bulbul abinshi yakuma fara wayo, tunda yasan kamshi maman shi dana *Deeya* idan ba hannun suyake ba kona Baban shi sai yafara kuka, Haka suke gudanar da al'amuran su gwanin sha'awa, har suka fara rubuta test sati biyu tsanani suka fara jarabawa. ******** *_Bayan sati daya_* Ranan alhamis da misalin 3:00pm *Habeeb* ya'iso Bauchi", inda ya'iske *Deeya* tashirya masa lafiyayyan abinci me rai da lafiya bayan yayi wanka Wanda tare sukayi, Sannan ya shirya cikin kanana kaya Riga blue wando baki sunyi masa kyau ita kuma tasa wata doguwar riga blue, tayi rolling da bakin gyale akanta tayi kyau sosai, gaskiya cikin jikin taba karamin kyau yakara mata ba, Bayan gama cin abincin da yaita zuba mata santi tareda samata albarka, sai tara ka shi part by part ya gaida su sannan suka koma part din. Tana kwance akan cinyar shi cike da shagwaba tace sweet Hmm na nidai gaskiya idan muka gama jarabawa, zan koma part din Hajiyarmu har saina haihu murmushi yayi yace kice zamu koma dai,ido tazaro tareda ce akai! Hmm na harda kai?.. yace "eh mana taya zan iya zama ba tareda ke ba umuh?..dariya tayi tace nimafa hakane to saida kuma Hajiyar bazata barka ba fa, yace karki damu my honey *Leemah*, idan tagana like dole ta kyaleni gurin zuma ta, dariya tayi tace kai! sweet Hmm na sai kace chingam?.. yace humm aini nafi chingam mannewa indai agurin kine ya kareshe fadi tareda yimata kiss agoshi, sannan yace yanzu yaushe zamu gama exam din?..tace ranan Monday karfe3:00pm samu shiga pepar yace ok Allah yabada sa'a tace ameen, har hutun *Habeeb* yakare suna manne da juna. Ranan lahadi 2:30pm yafito cikin shirinsa har zaya shiga mota sai wayar sa tayi kara, ahankali ya duba sai yaga no ba suna mamaki ne yakama shi ganin cewa layin dayake amfani dashi yanzu na airtel ba kowa ne yasan shiba, amma sai gashi ankira shida wata sabon no da bata cikin layin kwatakwata don haka sai yadaga dasauri wata muguwar dariya yaji ansaki, murmushi yayi domin yaga ne ko wanene don haka sai yakoma gefe tareda cewa ah! Kai! aboki na ina kashiga ne kwana biyu?.. inata ne ma layin ka don nayi maka godiya akan fadamun dakai Junior ba 'Dana bane, gaskiya nagode maka sosai, kai! abokina *Jana* taci amanata dayawa saidai nabarta da Allah amma bazan iya cigaba darike mata shegen 'Dan taba, shiyasa na dauke shi na kai mata ta Kai shi gurin ubansa. Dakarfi Ado yace mekace"?..kasan cewa tunda *Habeeb* yafara magana yai mutuwar tsaye saboda tsabar mamakin jin abinda yake fadi wanda yasashi cikin rudani tareda fara tunanin to kodai yayi kuskuran lambane?..., saidai kuma babu kuskure tabbas senate *Habeeb* ne, don haka Cike da firgici yasake cewa kace ta kai "shi gurin ubansa?..wani irin murmushi *Habeeb* yayi yace "eh abokin... kitttttt! Ado ya yanke wayar. Fuska had'e *Habeeb* yace banza dakiki "dakai da ita" aisai kungane kurenku", dasauri yaje Saminu yabude masa mota yashiga suma sukaje suka shiga suka ja dama me gadi yabude masu get suka tafi da gudu sai ABJ. Cike da tsananin tashin hankali Ado yashiga gida *Jana* tana kwance a falo tana bacci, sai jitayi ansheke mata wuya cike da wahala tabude ido aikam taga Ado rikeda wuyanta yana kokarin aikata lahira, yayinda idon shi yaikamar garwa shin wuta wanda gani hakan yai mugun bata tsoro, cike da masifa yace gidan uban wakika kaimun 'Dana?...ido ta zaro cike da tsananin wahala tareda tsoro da kyar tabude baki tace.... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [11/9, 10:12 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 7⃣4⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Wani Dan kuma?...cikin masifa yace ke! mlm karki nemi raina mun hankali akwai wani 'Da ne tsanani na dake bayan Junior?... kaita girgiza alamar "a ah, yace yauwa to gidan uban wa kika kaishi?...tace ah! yana gidan *BB* m....takasa karasawa saka makon wani irin mugun tsawa daya doka mata, tareda cewa keeeeee! *Jana* banason iskanci fa kinji ko?...zaki fadamun inda kika kaimun 'Dana kosai nayi maki bugun mutuwa agidan nan?... Keeee! hattara wlhy akan Junior Ina iya kashe mutun don haka fadamun inda 'Da na yake maza kafin na'aikaki lahira don wlhy Ina iya kashe ki, domin yanzu nafi son "shi dake kinji.. cike da tsoro tace "a ah wlhy "Junior yana gidan *B...* kyakkyawan marin da yashara mata ne yahana ta karasawa, baki tasaki cike da tsananin mamaki take kallon shi cikin masifa yace nizaki karya ta?...yanzu nagama waya dashi *"BB* ya tabbatar mun dacewa yakai maki Junior kin kai shi gidan "ubansa, dama yanada wani Uban ne bayan ni?.... Cike da tsoro tace Ado kana nufin *"BB* yasan "Junior ba 'Dan sa bane?..... Cikin masifa yace "eh yasani domin tuni na fada masa wani irin ihu tasa tareda ture hannun shi daga wuyanta, aikan tuni yanzu be kasa sai kuma tayi kukan kura ta chakumi kwalar rigan shi, cikin masifan dabai taba sani tana dashi ba tace haka mukayi dakai?...Cike da mamaki ya kalle ta sannan yakalli kwalar rigar shi data rike fuska had'e yace keeeeee! ni tsaranki ne dazaki cimun kwalar riga?... Cike da tsiwa tace na cidin kuma aiba haka mukai dakai ba, don me zaka fada masa Junior ba 'Dansa bane eyeee?....yace nafada din sakarmu riga tace wlhy bazan sakiba saika fadamun dalilin dayasa ka fadama "shi, yayi-yayi tasa kar masa kwalar riga takiya. Aikam yashiga kauranta sosai yake dukanta yayinda itakuma take kaimai yakushi dacizo kamar wata karya, amma kuma bata sake shi ba shikam sai lakadarta yake tamkar yasamu jaka saida taci wuya sannan tasakeshi tana dura masa zagi ta uwa ta uba, bakinta yasake kaima naushi aikai saiga jini da majina yace bazaki daina zagina ba KO?.. Cike da azaba tace Allah ya'isa shege mugun kuma bazanyi auren ba mlm ka sake ni kaji ko?... Murmushin mugun ta yayi yace aure kam yanzu kika farayin shi don haka zance saki ma bai tasoba, yafadi tareda kokarin zare belt din wandon shi, ido tazaro cike da tsoron abinda yake shirinyi. dariyar mugunta yayi sai kuma yahade fuska yace shin zaki fadamun gidan ubanda kika Kai mun yarona kosai nayi maki mummunan illa tukun?...cike da tsoro tace wlhy Ado bankai "shi ko'ina ba yana can gurin shi idan kuma ka nagani karyane to kaje gidan mu ka tambayi su Dija. Shuru yayi yana kallon kwayar idon ta yanason gono da gaske take bata kai Junior ko'ina ba, cikin tsawa yace ki fadamun gaskiya fa tace wlhy yana can gurin *BB,* yace humm! wlhy *Jana* idan nagane karya kikai mun zakisha mamaki abinda zanyi maki, cikin kwantar da murya tace Allah ado bakarya nakeyi maba. Mai da belt din yayi tareda zama cike da mamaki yace wato karya yaimun kenan KO?...tace to lallai kam yayi maka karya domin ni bai kawo mun shiba wlhy, yace kut! idanko haka ne yadauko ma kanshi dala ba gammo, tace to Kai ado meyasa zaka fada masa kaga yanzu karusa mana shirin mu. Yace kyale shi ai akwai wani shirin da zanyi masa dasauri tace dagaske adona yace wlhy kuwa matso kinji, dasauri ta matsa kusa dashi sukayi kuskus dasuri tace da gaske?.. yace Allah tashi ki shirya kije tace to tareda tashi tashiga daki don ta shirya din. ******** *Deeya* kam su *Habeeb* na tafiya tafito tanufi part din lnna, da sallama tashiga falon atare suka amsa lnna da Baffa dake zaune suna fira, zama tayi kusa da Baffa tareda fadin sannu Baffa na yace yauwa *KYAUTAR ALLAH* sannu *Habeebun* yatafi ko?.. tace "eh yace to Allah yakai su" lafiya tace ameen sannu lnna ta, tace yauwa kema sannu amma dai kinsan ni lnnar *"Safeeya* ce ba lnnarki ba KO?...baki ta tabe tareda kallon Baffa wanda yaketa faman murmushi, cike da shagwaba tace Baffa kaji lnna KO?...cike da farin ciki yace kyaleta ai kema kinada ni da kuma Hajiya KO?..murmushi tayi me kayatarwa Sannan tace "eh kuma da sweet Hmm Na me Sona dayawa dayawa ko Baffa na?... yace tabbas, baki lnna ta tabe tareda fadin humm! to aisai ki fada ma wanda baida me So domin nidai Ina dasu ga dayan me Sona nan kusada ke kinji. Dasauri ta kalli Baffa cike da shagwaba tace Baffa aikafi so na ko?....murmushi yayi tareda fadin sosai ma, dariya tayi tareda tafa hannu tace eyeee Baffa na yafisona murmushi lnna tayi tareda girgiza Kai tace Allah ya shirya ki *KYAUTA* yanzu ke baki jin kunya?...kina kokarin haihuwa amma sai kina maida kanki yarinya, dasauri tace Baffa don Allah aini yarinya ce ko?... Cikin dariya yace jagaf kuwa tareda mikewa yace bari nafita zamuje anguwa dasu Alh, lnna tace sai kun dawo *Deeya* ma tace sai kun dawo yace Allah yasa tareda fita. Cike da shagwaba *Deeya* takalli lnna, tace lnna don Allah kidan matsa mun kafafuna ciwo suke mun, hararan ta tayi tareda fadin *KYAUTA* kin rainani KO?...tace Kai! Inna ta har abada babu rai ni tsanani mu, tace sai zallar shagwaba KO?...dariya tayi tace to lnna idan banyi maku shagwaba ba wa zanyi nawa?... tace sai kiyi ma mijinki tafidi tareda daukar kafar tadora a cinyar ta tafara matsa mata ahankali. Ido ta fara lumshe wa cike da jin dadi tace humm! lnna ai shagwaba nake zubawa sweet "Hmm na kamar ba gobe, lnna tace yayi kyau gobe kuma akwai ta tana nan zuwa sannan ita wannan shagwaba ai ajininki take nidai Allah yara baki da wannan ciki lafiya ciki wata bakwai amma kamar wata tara, Ahankali tabude ido cikin sanyi murya tace ameen lnna Allah ni kaina cikin nan yafara damu na sai nauyi, lnna dama haka masu ciki suke ji?...murmushi lnn tayi tace duk abinda kikeji hakan nan kowace uwata takeji alokacin datake daukeda cikin 'Danta, cikin sanyi murya tace lnna inason ki dayawa don Allah kiyafe mun duk abinda nayi maki kinji?..Allah kwana nan sai nayi tajin gaba na yana faduwa kamar wani abun zaya same ni. Dasauri lnna ta kalle ta sai duk ta ga tayi kalar tausayi itama sai ta tsinci kanta dajin faduwar gaba tareda wani irin tsoro, amma sai tadanne don kar tadagawa *Deeyar* hankalin don haka sai tayi murmushi tace niba kiyi mun komai ba idan ma kinyi mun nayafe maki sannan babu abinda zaya faru, insha'allahu lafiya zaki haihu kamar yanda yar'uwarki ta haihu don haka ki kwantar da hankalin ki kinga ba'ason me ciki tana sa damuwa aranta kinji ko?... tace to lnna Allah yasa tace ameen. Dai-dai lokacin da *Feeya* tashigo da sallama Affan yana rungume akafadar ta sai kuka yake, lnna Ce ta amsa sallamar itakam *Deeya* hankalin ta yana kan Affan dayake canyar ihu, dasauri *Feeya* tamika mata shi tareda fadin karbi yaron ki tun dazu ya dameni da shegen kuka Kai! haba. Karban shi tayi tareda fadin Oh! Sorry my Affan boy what is wrong with you umuhh!?,sai kuma tafara hura masa iska kunne aikam take yai shuru sai yana sauke ajiyar zuciya, lnna da *Feeya* kam dariya su kayi lnna tace Kai! kaga 'dan neman da duk yacika mana kunne da kuka, *Feeya* tace humm kedai lnna bari nayi feeding din shi har nagaji shima lallashi nayi har nagaji be yi shuru ba shine nace kai! yaron nan baiji kamshi Uwata sa bane yau shiyasa ya dameni da dan karan ihu. Dariya sukayi dukkan su sannan *Feeya* ta zauna kasan cewar dama tana tsaye ne, bayan tagaida lnna sai kuma suka fara fira. ****** Da msalin 4:300pm *Deeya* tafito part din lnna ta nufin part din ta duk abinda tasan zata bukata tadauka sannan tanufi part din Hajiyarmu, domin tace daga yau bazaya sake koma part din taba sai bayanta haihu. Tana shiga *Hafeez* zaya fito dasauri tace Hmm *Hafeez* don Allah ka kwasomun akwatunan kayana kaji?...yace ah! Kai har anyi tashin kenan?...tace "eh ka dauko mun don Allah, yace angama *KYAUTAR* bera, cike da shagwaba tace Kai! Hmm *Hafeez* banaso fa. Dariya yayi tareda fadin sorry to kawo wannan nafara kai maki sama Hajiyar taki tana can, tace to tareda mika masa jakar laptop dinta da kuma wasu tarkace acikin wata jaka saida yakai mata, sannan yafita don sauko Mata akwatayyan. ita kuma ta haye sama dakyar inda ta iske Hajiya zaune tana kallo, zama tayi kusa da'ita tareda fadin washhhh! Hajiya ta nagaji da hawa saman nan, cike da tausayi tace sannun hali dubuna tace yauwa. nidai wannan zaryar tafara isata tace Hajiya ta ai nadawo kenan nima duk nagaji wlhy tace to ai yafi. To yakafar tana rage ciwon?..tace "eh da sauki ai nasamu lnna ta dan man matsa mun tace sannu kawo mugani, Ahankali tamike mata kafar ita kuma tadora akan cinyar ta tareda fadin sannu aima naga yau kafar ta dan sauka, tace "eh suna Cikin haka sai su kaji sallama dukan su suka amsa tareda dago kai dasauri saka makon jin wata murya, Cike da mamaki Hajiya tace "a ah maraba yau Murjanatu ce agidan na mu?... cike da kissa tace "eh wlhy sannun Hajiya tafada tareda zama akan kushi, sannan tagaida Hajiyar ta amsa tareda tambayar ta ya me gidan ta?..tace yana lafiya, Hajiya tace shine tayi aure bata fada masu ba tace wlhy abin ne yazo akurarren lokaci, tace Allah sarki to Allah yabada zaman lafiya tace ameen. Sannan suka gaisa da *Deeya* cike da sakin fuska tace mata ashekin tsufa ne haka?...murmushi tayi ba tareda tace komai ba domin ita haka kawai taji gaban tana faduwa da ganin *Jana,* Su lili ne suka shigo da sallama ganin *Jana* yasa suka ce lah!Aunty *Jana* oyoyo suka fadi tareda karasawa gurin ta, cike da farin ciki ta riungume su bayan sun gaida ita sai Lili tace Aunty *Jana* muya ta zuwa gidan Dija bachinan, ina kikade?... tace wani guri ne ai nazo nace idan kunzo akawo Ku, dasauri Junior yace Aunty *Jana* zan biki tace to yace Lili Daddy kema zakin bita?..baki ta tabe tareda cewa "a ah badan bita ba ni gurin Aunty *Deeya* na da Hajiya zan chaya, yace nidai zanbita Hajiya zanbi Aunty *Jana* kinji? tace to ai badamuwa tunda kuna hutu barina dauko maka kayan kasai kaje ka kwana mata biyu, Bayan takawo masa kayan har sunyi sallama zasu tafi sai tace da *Deeya* tabata lambar wayan ta, shuru *Deeya* tayi nadan wani lokaci can kuma sai tayi murmushi tareda cewa to kawo wayarki nasa maki, tace lah! nabar wayar gida tana chaji saida ki rubuta mun atakarda idan naje saina sa awayar tace to Junior dauko mun paper da biro, yace to bayan yakawo mata ta rubuta tabata sannan tayi masu sallama. Junior yana tayima Lili bye bye itama yana yimashi har suka fita, kasan cewar sun rakasu har bakin kofar fita sannan suka koma sama. *Jana* kam Cike da farin ciki suka isa gida Ado na zaune akofar gida, yana ganinsu yataso dasauri yatare su fuskarshi cike da farinciki yakama hannun Junior dasauri Junior yafisge hannun shi tareda hararan Ado, sai kuma yaturo baki tareda cewa Aunty *Jana* kice kar wannan Almajirin yasake tabani hannun shi akwai dotti ido tazaro cike da tsoro tace..... *_Barkan mu da Jumma'a._* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* ( Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [11/9, 10:12 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 7⃣5⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Kai! Junior shine fa Daddy ka....dasauri yadaga kai ya kwalalo mata ido cike da mamaki yace Kai! Aunty *Jana* wannan fa bashi ne Daddy Mu ba, ai Daddya yatafi abuja dazu. Sai kuma yamaida kallon shi kan Ado ya harare shi tareda turo baki, yace ai bakai! ne Daddy mu ba kai! almajiri ne, irin wayan da Daddy yake ba sadaka yakareshe fadi tareda sake turo baki. Dasauri *Jana* tace Kai!Junior zan mare kafa.... Shikam Ado mutuwar tsaye yayi tsabar mamakin jin sunan da Junior yakira shi da shi wai almajiri, cike takaici yafinsgo rigar Junior tareda fadin Kai! dan Uwarka nine almajiri?...dasauri Jana tafisge shi tareda nufar cikin gida dashi, Kwaf! yayi tareda bin bayan su zuciyar shi cike da bakin ciki, tareda jin tsanan tsanan tsanar *Habeeb* aranshi fiyeda kullum. *Jana* kam suna shiha ta zauna tareda zaunar da Junior kusada ita cikin kwantar da murya tace Junior wannan shine Daddy ka shikuma wancen Daddy Lili ne kaji?...kai ya gurgiza tareda mak'e kafada yace umuuuh! nidai ba Daddy na bane, cikin tsawa tace nafada maka shine Daddy. Kuka yafashe dashi tareda fadin shidai ba Daddy shi bane dai-dai lokacin da Ado yashigo, cike da masifa yace dan Uwarka kokaki kokaso nine ubanka shi ba ubanka bane eheee!, ke! kuma kiyi gaggawar sanar dashi nine ubanshi ba wancan ba banzan ba yakareshe fadi tareda zama rai bace. Junior kam sai kuka yake yafadin shi Ado ba Daddy shi bane *"Habeeb* ne Daddy shi, itakam *Jana* sai aikin lallashin shi take. *_Nikam nace Oho! can takwaye maku, wlhy abinda ke faruwa yanzu kenan yawanci wasu ya'yan wlhy shegu ne da uwayan su suke kwaso Cikin su awaje sai suza gida su haifawa mazajen su, humm! to wlhy kusani dai-dai dakwayar zarra yaron yaci namijin ki gobe kiyama Saikun biyashi, Allah ka tsare mu da aikata wannan aiki ka kuma tsare mana imanin Mu ameen._* *_Washegari Monday_* ******** Kasan cewar sai karfe 3:00pm *Deeya* take da exam shiyasa tunda tayi sallar asuba tayi karatun al'qurni me girma, sai takoma ta kwanta bata tashiba sai 10:15am ta tashi jika asanyaye kasan cewa dama jiya bata kwanta dawuri ba, saboda sun dade sunata fira itada *Habeeb*. Bayan tayi wanka ta shirya cikin wata dakakkiyar shadda doguwar rigar me ruwan gwal, tasha aikin wuta tayi mata matukar kyau bayan ta kashe daurin dankwali, sai tasake feshe jikinta da turaruka masu asalin kamshi, sannan tafito don takarya kumallo. Zaune ta'iske Hajiya afalon sama, kallon ta tayin tareda yin murmushi tace Hali dubu na antashi?.. Kaita gyada alamar "eh, Tareda karasaw ahankali ta zauna kusa da Hajiyar tareda dora kanta akafadar Hajiyan, Cikin yanayin ta na shagwaba tace Hajiya ta yinwa nakeji. Tace aidole kiji yinwa irin wannan bacci yanzu fa karfe 10:30 sai shiga dubaki nake amma baki tashib, sannan shikuma mijinki sai kirana yake awaya yana tambaya ta lafiya yanata kiran wayar ki akashe, nace bacci kikeyi yanzu dai kinga ga karin kumallon ki idan kiyin sai kije ki kunna wayar ki ku gaisa kinji KO?... murmushi tayi tareda fadin to. Sannan Hajiya ta dauko wani dan karamin filas dake sama wani faranti da kula da filet harda chokali me fork, filas din tabude cikin cup din shi ta tsiyayo tea hadadde sai kamshi kayan yaji yake, mika mata tayi tace shanye bamusu takarba ahankali take sha harta shanye tamika mata cup din, Sannan ta dauko kulan tareda filet tabude arish ne aciki soyayye dayaji kwai kasan cewar yanzu dashi take karin kumallo, zuba mata tayi afilet din tareda mika mata tace oya yimaza kicinye karba tayi cike da shagwaba tace Hajiya ta wannan din yayi yawa, murmushi tayi tace anya kina jin yinwa kuwa?...tace "eh tace to cinye kiban filet yar albarka, Cike da farin ciki tace to Hajiya t tareda fara cin arish din. Bayan tagama sai Hajiya tace to tashi kije ki kunna wayarki ku gaisa da mijinki, murmushi tayi tareda cewa to harda tamike sai yafasa dasairi Hajiyata kalle ta tace lafiya?.. Cikin sanyi murya tace Hajiya ta yau nayi wani mafarki dayaba ni tsoro wasu mutane suna bina da gudu zasu kama ni su kasheni, sai inata kiran "Hmm na da ke dasu "Baffa kuzo ku taimakeni amma duk baku zo ba, sai canga Hmm na yazo zaya taimakeni sai zasu kashe shi saina farka, Allah Hajiya ta dana farka tsoro yaka mani har naji hankalina yatashi sosai. Shuru Hajiya tayi tabbas itama taji tsoron mafarkin aran ta saida bata nuna mata ba, murmushi tayi tace to ke halin dubuna inban da abinki ai Allah zaki kira bamu ba, domin shine zaya taimake ki aduk halin daki ka shiga, tace nakira shi tace to ki cigaba dakiran Sannan karki tada hankalin ki, wani lokaci mafarki baya zama gaskiya kedai ki kasance cikin addu'a akoda yaushe domin itadin takobin muminice, koda wani abu zaya sameka sai ki ga albarkaci addu'ar da kake yi Allah yatsare ka, saidai kuma ita kaddarar mutun baya taba iya hanata kunsatar sa don haka tashi kije, tace to jiki asanyaye tamike ahankali tanufi daki tanajin Wani iri ajikinta. ****** Aban garen su *Jana* kam Junior kwana yayi yana kuka domin daga baya cewa yayi shi saidai Aunty *Jana* ta maida shi gida, don haka kafin gari yawa zazzabi yarufe shi da Ado yanata masifa dayaga masifar batayi sai yakoma lallashi, haka dai suka kwana. bayan *Jana* tayi masu karin kumallo sukaci itada ado shikan Junior bai iya cin ba, domin bai saba cin irishiba don haka wanka tayi masa ta shirya shi sai Ado yace kinga inada dari biyu bari na kaishi chamis tace to, yadauke shi yakaishi chamis akai masa allura tareda bashi magani. Sannan suka dawo zaune suka iske ta tanajiran dawowar su, dakyar yasha magani sai kuka yake yafadin zayaje gurin Lili da Hajiya da Aunty *Deeya,* cike da tausayin shi tace Ado kodai na mai dashi ne?... dasauri yace ina?... tace gida kaga yaki kantarda hankalin shi, wani mugun kallo yawatsa mata tareda cewa aibaya da wani gidan dayawu nan dan haka dole za yakwantar da hankalin shi bari dai yaji sauki, Cikin sanyi jiki tace to Allah yabashi lafiya yace ameen tace gashi ma bai ci komai ba yace eh wlhy Sannan tamike tareda cewa bari naje nai wanka yace to nima zan fita nasamo masa wani abin yaci tace to.. Saida yaji motsin zubar ruwa alamar tafara wanka sannan yamike yanufi daki tareda fadin banza anfada maki ni dakiki ne irin ki jakarka kayan Junior yadauko, yafito dago Junior yayi wanda har yafara bacci yafarka yana yamutsa fuska kamar zaya yi kuka dasauri cikin kuma kwantar da murya, yace yishuru yarona kar kayi kuka zakasha ice cream da sweet?.. kai ya gyada alamar "eh tareda fadin zaka kaini gurin "Lilin Daddy mu kalli cartoon?.., dasauri ado yace "eh tareda daukan shi suka fita. Koda *Jana* tafito bata ga Ado da Junior ba bata damu ba asalima cewa tayi Oh! tareda Junior suka fita, murmushi tayi yi sannan tashiga daki ta shirya tafito ta zauna tsawon wani lokaci su Ado basu dawoba sai tamike, tareda fadin kai tunda suka" kai har wa haka to ba yanzu zasu dawoba bari nayi sauri kafin su dawo ta shiga daki can tafito hannun ta rikeda waya zama, tayi tareda fara daddan wayar takai kunnan ta can sai naji tafara fadi "eh yafita to saika zo amma fakayi sauri sannan ta kashe wayar, bata dade dagama wayar ba sai akayi sallama tana jin muryar tace a shigo aikam take aka shigo. 😳ido nazaro ganin Alh Barau nace kuttttt! *Jana* Allah ya shirya ki. _Nikam nayi nan🏃🏻‍♀ *Jana* zakiyi wa Ado bayani sala-sala_😂 _*Don Allah kuyi hakuri wlhy wata ce take bani matsala saboda yanzu batayi long typing, shiyasa banayi maku posting dawuri.*_ Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹c[11/9, 10:12 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 7⃣5⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Kai! Junior shine fa Daddy ka....dasauri yadaga kai ya kwalalo mata ido cike da mamaki yace Kai! Aunty *Jana* wannan fa bashi ne Daddy Mu ba, ai Daddya yatafi abuja dazu. Sai kuma yamaida kallon shi kan Ado ya harare shi tareda turo baki, yace ai bakai! ne Daddy mu ba kai! almajiri ne, irin wayan da Daddy yake ba sadaka yakareshe fadi tareda sake turo baki. Dasauri *Jana* tace Kai!Junior zan mare kafa.... Shikam Ado mutuwar tsaye yayi tsabar mamakin jin sunan da Junior yakira shi da shi wai almajiri, cike takaici yafinsgo rigar Junior tareda fadin Kai! dan Uwarka nine almajiri?...dasauri Jana tafisge shi tareda nufar cikin gida dashi, Kwaf! yayi tareda bin bayan su zuciyar shi cike da bakin ciki, tareda jin tsanan tsanan tsanar *Habeeb* aranshi fiyeda kullum. *Jana* kam suna shiha ta zauna tareda zaunar da Junior kusada ita cikin kwantar da murya tace Junior wannan shine Daddy ka shikuma wancen Daddy Lili ne kaji?...kai ya gurgiza tareda mak'e kafada yace umuuuh! nidai ba Daddy na bane, cikin tsawa tace nafada maka shine Daddy. Kuka yafashe dashi tareda fadin shidai ba Daddy shi bane dai-dai lokacin da Ado yashigo, cike da masifa yace dan Uwarka kokaki kokaso nine ubanka shi ba ubanka bane eheee!, ke! kuma kiyi gaggawar sanar dashi nine ubanshi ba wancan ba banzan ba yakareshe fadi tareda zama rai bace. Junior kam sai kuka yake yafadin shi Ado ba Daddy shi bane *"Habeeb* ne Daddy shi, itakam *Jana* sai aikin lallashin shi take. *_Nikam nace Oho! can takwaye maku, wlhy abinda ke faruwa yanzu kenan yawanci wasu ya'yan wlhy shegu ne da uwayan su suke kwaso Cikin su awaje sai suza gida su haifawa mazajen su, humm! to wlhy kusani dai-dai dakwayar zarra yaron yaci namijin ki gobe kiyama Saikun biyashi, Allah ka tsare mu da aikata wannan aiki ka kuma tsare mana imanin Mu ameen._* *_Washegari Monday_* ******** Kasan cewar sai karfe 3:00pm *Deeya* take da exam shiyasa tunda tayi sallar asuba tayi karatun al'qurni me girma, sai takoma ta kwanta bata tashiba sai 10:15am ta tashi jika asanyaye kasan cewa dama jiya bata kwanta dawuri ba, saboda sun dade sunata fira itada *Habeeb*. Bayan tayi wanka ta shirya cikin wata dakakkiyar shadda doguwar rigar me ruwan gwal, tasha aikin wuta tayi mata matukar kyau bayan ta kashe daurin dankwali, sai tasake feshe jikinta da turaruka masu asalin kamshi, sannan tafito don takarya kumallo. Zaune ta'iske Hajiya afalon sama, kallon ta tayin tareda yin murmushi tace Hali dubu na antashi?.. Kaita gyada alamar "eh, Tareda karasaw ahankali ta zauna kusa da Hajiyar tareda dora kanta akafadar Hajiyan, Cikin yanayin ta na shagwaba tace Hajiya ta yinwa nakeji. Tace aidole kiji yinwa irin wannan bacci yanzu fa karfe 10:30 sai shiga dubaki nake amma baki tashib, sannan shikuma mijinki sai kirana yake awaya yana tambaya ta lafiya yanata kiran wayar ki akashe, nace bacci kikeyi yanzu dai kinga ga karin kumallon ki idan kiyin sai kije ki kunna wayar ki ku gaisa kinji KO?... murmushi tayi tareda fadin to. Sannan Hajiya ta dauko wani dan karamin filas dake sama wani faranti da kula da filet harda chokali me fork, filas din tabude cikin cup din shi ta tsiyayo tea hadadde sai kamshi kayan yaji yake, mika mata tayi tace shanye bamusu takarba ahankali take sha harta shanye tamika mata cup din, Sannan ta dauko kulan tareda filet tabude arish ne aciki soyayye dayaji kwai kasan cewar yanzu dashi take karin kumallo, zuba mata tayi afilet din tareda mika mata tace oya yimaza kicinye karba tayi cike da shagwaba tace Hajiya ta wannan din yayi yawa, murmushi tayi tace anya kina jin yinwa kuwa?...tace "eh tace to cinye kiban filet yar albarka, Cike da farin ciki tace to Hajiya t tareda fara cin arish din. Bayan tagama sai Hajiya tace to tashi kije ki kunna wayarki ku gaisa da mijinki, murmushi tayi tareda cewa to harda tamike sai yafasa dasairi Hajiyata kalle ta tace lafiya?.. Cikin sanyi murya tace Hajiya ta yau nayi wani mafarki dayaba ni tsoro wasu mutane suna bina da gudu zasu kama ni su kasheni, sai inata kiran "Hmm na da ke dasu "Baffa kuzo ku taimakeni amma duk baku zo ba, sai canga Hmm na yazo zaya taimakeni sai zasu kashe shi saina farka, Allah Hajiya ta dana farka tsoro yaka mani har naji hankalina yatashi sosai. Shuru Hajiya tayi tabbas itama taji tsoron mafarkin aran ta saida bata nuna mata ba, murmushi tayi tace to ke halin dubuna inban da abinki ai Allah zaki kira bamu ba, domin shine zaya taimake ki aduk halin daki ka shiga, tace nakira shi tace to ki cigaba dakiran Sannan karki tada hankalin ki, wani lokaci mafarki baya zama gaskiya kedai ki kasance cikin addu'a akoda yaushe domin itadin takobin muminice, koda wani abu zaya sameka sai ki ga albarkaci addu'ar da kake yi Allah yatsare ka, saidai kuma ita kaddarar mutun baya taba iya hanata kunsatar sa don haka tashi kije, tace to jiki asanyaye tamike ahankali tanufi daki tanajin Wani iri ajikinta. ****** Aban garen su *Jana* kam Junior kwana yayi yana kuka domin daga baya cewa yayi shi saidai Aunty *Jana* ta maida shi gida, don haka kafin gari yawa zazzabi yarufe shi da Ado yanata masifa dayaga masifar batayi sai yakoma lallashi, haka dai suka kwana. bayan *Jana* tayi masu karin kumallo sukaci itada ado shikan Junior bai iya cin ba, domin bai saba cin irishiba don haka wanka tayi masa ta shirya shi sai Ado yace kinga inada dari biyu bari na kaishi chamis tace to, yadauke shi yakaishi chamis akai masa allura tareda bashi magani. Sannan suka dawo zaune suka iske ta tanajiran dawowar su, dakyar yasha magani sai kuka yake yafadin zayaje gurin Lili da Hajiya da Aunty *Deeya,* cike da tausayin shi tace Ado kodai na mai dashi ne?... dasauri yace ina?... tace gida kaga yaki kantarda hankalin shi, wani mugun kallo yawatsa mata tareda cewa aibaya da wani gidan dayawu nan dan haka dole za yakwantar da hankalin shi bari dai yaji sauki, Cikin sanyi jiki tace to Allah yabashi lafiya yace ameen tace gashi ma bai ci komai ba yace eh wlhy Sannan tamike tareda cewa bari naje nai wanka yace to nima zan fita nasamo masa wani abin yaci tace to.. Saida yaji motsin zubar ruwa alamar tafara wanka sannan yamike yanufi daki tareda fadin banza anfada maki ni dakiki ne irin ki jakarka kayan Junior yadauko, yafito dago Junior yayi wanda har yafara bacci yafarka yana yamutsa fuska kamar zaya yi kuka dasauri cikin kuma kwantar da murya, yace yishuru yarona kar kayi kuka zakasha ice cream da sweet?.. kai ya gyada alamar "eh tareda fadin zaka kaini gurin "Lilin Daddy mu kalli cartoon?.., dasauri ado yace "eh tareda daukan shi suka fita. Koda *Jana* tafito bata ga Ado da Junior ba bata damu ba asalima cewa tayi Oh! tareda Junior suka fita, murmushi tayi yi sannan tashiga daki ta shirya tafito ta zauna tsawon wani lokaci su Ado basu dawoba sai tamike, tareda fadin kai tunda suka" kai har wa haka to ba yanzu zasu dawoba bari nayi sauri kafin su dawo ta shiga daki can tafito hannun ta rikeda waya zama, tayi tareda fara daddan wayar takai kunnan ta can sai naji tafara fadi "eh yafita to saika zo amma fakayi sauri sannan ta kashe wayar, bata dade dagama wayar ba sai akayi sallama tana jin muryar tace a shigo aikam take aka shigo. 😳ido nazaro ganin Alh Barau nace kuttttt! *Jana* Allah ya shirya ki. _Nikam nayi nan🏃🏻‍♀ *Jana* zakiyi wa Ado bayani sala-sala_😂 _*Don Allah kuyi hakuri wlhy wata ce take bani matsala saboda yanzu batayi long typing, shiyasa banayi maku posting dawuri.*_ Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenart🌹 [11/9, 10:12 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 7⃣6⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Ado kam suna fitowa yatare adaidai ta suka shiga yace masa anguwan Jahun zayakai su, amma dan Allah zaya d'an tsaya ahanya siyama yarona ice cream agefen titi, yace ok badamuwa, bayan sun tsaya sun siyi ice cream din sannan suka nufi unguwar jahun din. Dai-dai wani kofar gida me zagaye da fallen kwano Ado yace me adaidai ta ya tsaya, bayan yabiya shi kudin shi sannan yafito rungume da Junior akafad'a wanda tuni yai bacci, hannun shi me sanda rikeda jakar kayan shi, gakuma ledar ice cream din ganin kamar kaya sun yimasa yawa yasa me adaidai yace yallabai ko na taimaka makane?... Dasauri yace "a ah nagode yace ok tareda jan mashin dinsa yai gaba, shi kuma yashige gidan ba tareda sallama ba. Wata tsohuwa ce zaune akan wata yagalgalallar tabarma, tanacin sauran tuwon jiya da miyar kuka duk ta dameshi da hannun ta, ahankali tadago ido ta kalli shi sai kuma tamayar akwanon tuwon tareda girgiza kai tayi tsaki mtsww!, sannan tace idan akace wannan shege ne tofa shegen ne, haka zalika duk yanda akai da jaki sai yaci kara kai! yanzu sallamar ce bazaka iyayi ba saida kullum kashigo wa mutane sandan kamar jaki....koda yake aibaka da bambamci da jakin. Murmushi yayi yace aiba akoya mun sallamar ba, baki tasaki tana kallon shi cike da mamaki tace akai kam anyi dan banzan yaro shege me kullin sharri, yanzu saboda Allah saunawa zan koya maka sallama eye?..banza yayi mata, tace dayake kai jaki ne dakiki shine har yanzu baka koyaba KO?.. yace "eh banda lokacin koya, dai-dai lokacin da yakwantar da Junior kusada ita, tace dan banza abinda zakace kenan amma aikana da lokacin shaye-shaye da bin mata KO?...yace shinafi iyawa yafadi tareda gyarama Junior kwanciya. Kallon ta tamayar kan Junior tareda cewa shikuma wannan yaron fa daga ina?..saida ya zauna akan kujera yar tsugunne tareda jingina sandar shi ajikin bango Sannan yace kalle shi da kyau kigani "dawa yai kama, ko dayake yana bacci amma dai nasan baki rasa gane shidin dawa yai kama ba yar tsohuwa macifaffiya. Tace ubanka da uwarka dasukai cikin ka awaje sannan sukayi aure sune masifaffu, takareshe fadi tareda kai hannun ta nahagu tajuyo da fuskar Junior tana sake kallon shi, cike da takaici yace kaka wai meyasa kike mun haka ne?... tace nayi dan ubanka dayakijin magana ta ya likema uwarka har saida tasamu cikin ka suka haifo jaraba, cike da masifa yace to ya'isa haka dawa yaron nan yai kama nace?...tsaki tayi mtsww! tace da shege me kafa daya yai kama, murmushi yayi yace ashe dai da gaske Junior yayi kama dani Kai! amma naji dadi, kallon shi tayi tareda tabe baki tace wato abinda "ubanka yayi shikaima kaje kayi kenan ko?.... yace kamar yaban gane ba me yayi ba?...tsaki tayi mtsww! tace to dama aibazaka gane ba tunda kwakwalwar taka ba abinda ke cikinta sai shaye-shaye da neman matan banza, Ina nufin wato kaima wata kaje kayima ciki shine ta kawo maka d'anka ka kwasoka kawo mun wato ga yar renon shegu ko?...murmushi yayi yace to me aikece yadace akawo mawa kinga aiba wani abinba ne don nakawo maki ko?... kuma aidama kyan d'a yagaji ubansa ko kakata?... kai ta girgiza tareda fadin kaicho! Allah yawadar da wannan mugun gado, yanzu kai! har alfahari kake da wannan kazamin gadon?....yace "eh ke kikaga kazami amma nikam sosai nake alfahari dashi, tunda kowani d'a burin shi yagaji ubansa KO?... tace haka ne ai gashi nan kayi gado har kawuce wuri, yace kwarai kam. Tace humm to yanzu wata shashashar "yarinya kaima ciki ta haihu, sannan har saida yaro yai wayo sannan zata kawo maka saboda "itadin sakarya ce ko?....yace akam babbar sakarya ma, kuma fa matar aure ce cikin tashin hankali tace matar aure faka ce?....yace kwarai gaske ta dalilin hakan ne ma mijinta ya saketa, dasauri tace subhalallahi! anya ado zaka gama da duniya lafiya kuwa?... wata dariya yasaki tareda fadin kakata kenan kar kidamu koban gama da'ita lafiya ba, ba abinda zai faru "ita kuma aina aure ta dasauri tace yanzu ado har aure kayi banda labari ?..., yace "eh mana to me?... tace bakomai shege dan banzan yaro wanda yai gadon jaraba, Kai kam dai Allah ya kiyaye maka wannan jarabar yace yagaba wannan yariga da yadade dafaru, kinga nagaji dajin wayan nan surutan naki dama nakawo shi ne ki'ajiye mun shi saboda naga uwar tashi tana shirin yimun dakikancin da tasa ba, Sunan shi sani amma Junior ake kiran shi wannan kayan shine aciki har da magani don Allah kiyi masa ahankali, kinga bashi da lafiya idan yatashi saiki lallabashi yasha kinji?....ga kudi ki siya masa abinci me kyau don bazaya ci wannan kazantar ba yakareshe fadi tareda da ajiye mata dari biyu akusada ita, Sannan yadauki sandar shi yamike yace natafi saina dawo tace to shege irin Jaraba idan kaga dama karka dawo d'an banzan yaro kawai, antafi anbarni da jaraba. yace nadaiji kuma dole ki zauna dani dawowa kuma yazama dole tunda nabar maki rayuwata Sannan yafice yabarta tana tafaman tsigan shi, Allah yakwaita. *_Inafata dai me karatu ya fahimci alakar ado da wannan tsohuwar ko_*?... ******* *Deeya* kam dadai. suka gama shan gidan su ta masoya itada Hmm din ta, sai tadauki gyalen ta fari tayafa tareda sa takalmi fari me kamar silifa sannan tafito falon, Ahankali Hajiya tadago dakai ta kalleta tareda fadin ina zaki kuma?..tace Hajiya ta zanje Na gaida su "lnna ne tace to saikin dawo, ina gaida su" yau bamu gaisa ba, amma kiyi ahankali kinji KO?.. tace to zasuji tareda tafiya ahankali take taka benen harta sauka tanufi part din lnna. Da sallama tashiga lnna dake zaune afalo ita kadai tana kallo, zama tayi kusa da'ita tareda fadi. sannu lnna ta antashi lafiya?.. tace lafiya lau ya kwanan Hajiyar Ku da su Lili?... tace lafiya lau "Hajiya tana gaida ke "Lili kam bangan taba amma nasan tana can gurin "Affan, shikam "Junior jiya da "Maman shi tazo yabita dasauri lnna tace yanzu "Murjanatu tazo gidan na jiya?.. tace "eh tazo bata shigo nan bane?...lnna tace "a ah "banganta ba, baki *Deeya* ta tabe tareda fadi Oho! "ita tasani nidai ina "Baffa na bangan shiba ko yafita ne?...tace sun fita harda "Abban ku, tace OK" Allah yadawo dasu lafiya lnna tace ameen. Sai kuma tace shidai Hmm *"Hafeez* yana gurin aiki, bari na kishi mu gaisa ce tafadi tareda daga wayar ta kirashi suka gaisa. sannan takira *Harees* shima suka gaisa, haka dai tayi takira yan'uwa sunata gaisawa bayan tagama, sai suka cigaba da fira ita lnna wanda basu dade da farawa ba sai aka kira wayar ta ba tareda taduba tadauka, banji me akace daga can ba saidai naga ta tashi tana fadin yanzu to gani nan zuwa ta kashe wayar, tareda kallon lnna tace lnna ta kinji wai an maida jarabawar da zamuyi 12:00pm tace to ai saiki hanzarta tunda gashi nan 12:00pm takasa, tace to tareda yafa gyale tace lnna natafi tace to sai kin dawo Allah yabada sa'a tace ameen tareda fita. Bayan *Deeya* ta je tafada ma Hajiya sai ta dauki Jakarta tareda daukan key sabuwar motar ta da Hmm *Habeeb* ya siya mata, bata taba hawanta basai yau taji tanason hawa tafita dasauri direba tareda escorts dinta suka taso. cikin girmama wa suka gaida ita tareda tambayar za'a fita ne?..tace "eh amma ita kadai take son fita so a fito mata da waccan mota, cike da mamaki suka ce madam ke kadai?..tace "eh suka ce madam ki yi hakuri idan mukabari kika fita ke kadai Sir" zayayi mana fada sosai, daya yace kuma a condition din da kike ciki ai bazaki iya tuki ba. cike da masifar da bata taba sanin tana dashi ba tace nace maka bazanyi iya tuki ba?.. sannan wani condition na ciki eye?.. cikin kwantar da murya yace madam ciki fa gareni kuma kamar kin kusa haihuwa, cike da jin haushi tace to aina sani kuma hakan zafi ta, badan sun so bata shiga mota taja tafi suna kallo. ***** *Jana* kam hankali kwance suke aikata masha'ar su itada Alh. barau batareda tunani komai ba sai ihu suke sakace wasu jakuna, Shi kam ado yana fita ya tsaya bakin kofar gidan yaciro wayar sa daga aljihu yakira wani layin da bansa kona waye ba, saidai naji yace mangal ya'akayi ne?.. banji abinda akace ba saidai shi naji yace yauwa to ku tabbatar kunyi mani yanda nace, shuru sai kuma yace to shikena sai mun hadu tareda kashe wayar yatare mashi ya hau ya nufi gida. Bayan sun isa Ado yabiya me mashi kudin shi yashiga gida tunda ga falo yake jin ihu, cike da mamaki yace, ihun me yakeji haka?..yafadi tareda nufar dakin *Jana* domin ta can yaji ihun yana fitowa dasauri yadaga labule abinda yagani ne yasashi zaro ido, cike da masifa yace... Muje zuwa A *KYAUTAR ALLAH CE* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [11/9, 10:12 PM] My Ameena: 󰐼󰐼󰐼󰐊 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 7⃣7⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Kai! kai!! kai!!! kan uba mezan gani haka agidan nawa?... lallai *Jana* yau zakici kan uban ki, Kai kuma don uban uwarka yau me rabani dakai sai Allah yakareshe fadi tareda daga sandar shi yarabka masa abaya, wani iri ihun azaba yasaki tareda tashi daga kan *Jana,* ya rarumi wando shi yai waje kasan cewar dama shiya cire don haka yana fita falo ya tsaya yasa, tabaibai sannan yafita dagudu jikin shi sai rawa yake yana fita ya tare mashi yahau abinsa yayinda yabar *Jana* ado sai dukanta yake. gashi ba kaya ajikinta, yana dukanta yana fadin ni zakiyi wa iskanci?...tabbas yau zakici ubanki agidan nan don yau sai kusa rage maki rai kadan, keee! hattara wlhy ni nan dakika ganni nadameki nashanye indai afagen iskanci ne, shegiya jarababbiya kawai duk wanda mukeyi bai isheki ba saikin tarkato mun kwarto agida na ankaya maki ni jakine irin wancan tsohon mijin naki?....ihu kawai take tana bashi hakuri amma sai jibganta yakeda iyakar karfin shi. Shegiya yau sai naga karshen iskancin yafadi tareda cire wandon sa ya'afka mata yafara saduwa da'ita tamkar jaki yasamu jaka, yanayi yana dukanta da mari yafadin wannan KO?....shidin baya isarki ko tun bakikai haka ba mukeyi amma har yanzu baki kamsuba ko?... to ai shikenan ni dinma aigwani ne kinsan na'iyashi fiye da tunanin ki, don haka yau zanyi maki shi sosai irin wanda ba wani D'a namijin daya taba yimaki irinsa, shegiya jarabbiya wacce bata'iya komai ba batasan komai ba saidai ahau suwan cikinta aita sukuwa, to yau kinsamu narantse yau saikin kwammaci dama ba'a kirkiri saduwa tsakani namiji da mace aduniya ba. _*Ahayye💃 ready kumu bar ado da Janarsa* su *hole😂, don haka nayi nan kuma kubiyo ni*_🏃🏻‍♀. Ahankali *Deeya* take tuki tanaji wani irin nishedi yana ratsata, domin rabon da tayi tuki dakanta har tamanta rana ahaka har ta'isa ma karanta, direct inda ake parking tanufa bayan takashe motar tafito ta kulle sannan tanufi department dinsu, saidai kuma Wani abin mamaki shine koda ta'isa bataga kowa ba, da'alama ma tunda gari yawaye babu wanda yazo, hakan ne yasata juyowa dai-dai lokacin da wata taliba tawuto zata wuce ta gaban ta, dasauri tace slm yar'uwa tambaya nake...tace wlks Allah yasa nasamu... tace don Allah har yan department din nan sun gama exam din ne?... tace "a ah sai karfe 3:00pm zasuyi, tace Ok nagode tawuce, ita kuma ta juya zuwa gurin mota tana magana ahankali cike da mamaki take tambayar kanta to wanene yakirani ta yake fada Mata anmayar da exam din su yanzu?... baki ta tabe tareda daga kafada irin koma wanene shiyasani, daidai lokacin da ta'isa gurin motar tabude tashiga ta zauna kafarta daya awaje daya kuma acikin motar, sannan ta dauki waya tareda cewa bari nakira sweet hmm na koda takira bai dauka ba saida yatsinke sannan yakira ta, Cike da shagwaba tace hello my sweet hmm, murmushi yayi me sauti don har saida yafito ta cikin wayar, sannan yace hi my honey *Leemah* yakike?...tace lafiya kaifa?..yace lafiya lau nake tunda *Leemah* ta tana lafiya, cike da shagwaba tace kasan me yafaru?... yace bansani ba sai *Leemah* ta ta fadamun, tace kirana akayi a waya akace wai an maida exam din mu yanzu, sai danazo sa'iske ashe ma karya ne sai karfe 3:00pm zamuyi, yace ayya to sorry yanzu saiku koma gida sai anjiman kenan ko?...tace "eh aiyanzu dama zan koma, dasauri yace ke kadai kikazo?... cike da wauta tace "eh mana aina'iyayin driving dakai n...dakarfi yace _what_?... *Leemah* ki kace dakanki kikayi tuni?...ido tazaro cike da tsoro tace "eh sai kuma tarufe baki dasauri, domin tasan yau kam zatasha fada, cikin had'e fuska kamar tana gaban shi yace why?..ko duk direbobin gidan ba sunan ne?... ahankali tace "suna nan yace shine zaki tuko mota dakanki alhalin kinsan condition din dakike ciki umu?...baki ta turo kamar yana ganinta tace Hmm na'iyafa, Cikin tsawa yace _keep quite_ *Leemah* nace kiyi mun shuru kinji KO?.. meyasa zakiyi mun haka eye?...ko kinason wani abin yasamar mun ke ne?...saidai kisani bana fatan har abada, cikin sanyi murya tace "a ah domin taji alamar ranshi yabaci, don haka ahankali tace sorry hmm na daga yau bazan kara ba kaji?... shuru yayi kamar baijita ba, hakan ne yasata sakin kukan shagwaba ido ya rintse yanaji kukan har Cikin ran shi, dasauri yace ya'isa *Leemah* kibar wannan kukan kinsan banaso KO?...cike da shagwaba tace to bakai ne kayi fushe dani ba, murmushi yayi yace ai hmm *Habeeb* baya taba iyayin fushi da *Leemarsa* domin abune me matukar wuya agurinshi, yauwa to kiyi shuru ki saurare ni tace to yanzu bari nakira azo a tafi dake don bazan yadda kisake tuka mota dakanki ba, har zatayi magana yace don't say enything kawai fadamun ta'ina kika tsaya?.. tace gurin parking yace Ok tare da kashe wayar can kuma yakira yace ga "sunan zuwa pls ki kula mun dakanki kinji ko?.. tace Ok my sweet hmm, nima ka kulamun da kanka kaji?..yace i will tace ok bye yace bye dear tace miss you yace miss you two, sannan suka kashe wayar lokaci daya. Ahankali tasa daya kafar cikin mota tareda jawo kofar tarufe, tana kokarin kunna radio sai kawai taga wani katon mutun yabude gefen ta yashigo bayama wasu kattai biyu sun bude sun shiga kusan lokaci daya kuma suka rufe kofar, cike da tsoro tace subhalallahi! ku kumafa suwaye Ku?...daga ina kike meyasa zamu shigo mun mota?... nakusa da'ita ne yazaro bindiga yasaita kanta tareda cewa banason dogon surutu maza kiyiwa motar nan key yanzun nan mufita daga harabar makarantar nan ko kuma yanzu nasakar maki alburushi akanki, Wani irin karrrrrrrma jikinta yadauka wanda har saida taji maranta yai mugun murdawa, Cikin tsawa yace zaki tayar mutafi kosai nayi yabar nace?... kaita gyada alamar to tareda Kai hannun ta jikin key motar gaba daya jikinta sai rawa yake dakyar da'ita tayar da motar suka fita harabar makarantar. mutumin daya sama *Deeya* bindiga shine yake nuna mata hanyar da zatabi, saida sukai tafiya sosai domin sun kama hanyar fita gari sannan yace tayi parking agefen titi jikinta narawa tayi, cike da tsoro tace don Allah kuyi hakuri Ku kyaleni na tafi gida duk abinda kukeso hmm na zaya bak.... tsawa yadaka mata tareda fadin ke! fito jikinta narawa tafito tallabe da mara domin sosai yake murd'a mata, bakinta dauke da addu'a shima yafito sannan suma biyun dake bata suka fito, kallon su yayi yace ku rufe mata ido da wannan yafadi tareda jefama su wani bakin kyalle, bayan sun rufe mata ido sai suka turata bayan mota tareda sata tsakiya sai guda yashiga ya ja motar suka nausa cikin daji saida sukayi tafiya me nisa sannan suka tsaya bayan wani kango sufito itama sukafito da'ita suka shiga da'ita cikin kangon. ********** Caf....yau kam ado ya gwadama *Jana* boni domin tuntana ihu harta bari amma baifasa dukanta ba tareda kusantar ta, har saida yaga tabar numfashi tukun sannan yadaga ta tareda fadin shegiya karamar yar'iska, sannan yasa wandon shi tareda daukar sandar shi yafita. ya tsaya baki kofar gidan yaciro wayar shi daga aljihun wandon yakira tareda kaiwa kunnan shi, yace mangal inafata kungama aikin dana saku?...banji abinda akace daga can ba saidai naji yace yauwa aikinku yayi kyau sosai to kujirani gani nan zuwa yanzu nan, sannan yakashe wayar yatare mashi yahau nima dasauri natare mashi nahau nabishi don nakwaso maku rahoto..😜 **** Aban garen escorts din da *Habeeb* yaturo sudauko *Deeya* kam hankalin su yayi mugun tashi, kasan cewar sun duba gaba daya makarantar basu ganta ba basu kuma ga motar taba, sun tambaya ance tazo tafita sun kuma kira gida kota koma ance a ah bata koma ba, hakan ne yasa suka kira *Habeeb* suka fada masa basu ganta ba Cikin tsawa yace wani irin maganan banza suke fadamasa haka?... bayan yanzu suka gama waya da'ita don haka su duba mashi matarshi sukaita gida, idan suka bari wani abin yasa meta sai yayi mugun saba masu, tunda dagangan suka barta tafito ita kadai. Wasa-wasa basuga *Deeya* ba, hakan ne yasa suka sake kiran sa suka fada mashi sufa basuga madam ba hakan ne yasa hankalin shi yai mugun tashi kasan cewar yana takiran wayar ta ba tadauka ba don haka yafara tunanin to me ke faruwa da *Leemarsa*?.. Ado kam suna isa yabiya me mashin kudin sa sannan yanausa cikin dajin, ya'iske yaron daya sai zagayen kangon yake ganin adon ne yasashi karasawa gurin sa dasauri, yace Yauwa mangal aikin ku yayi kyau sosai cikin wannan arniyar motar kuka ganta ko?... wanda akakira da mangal yace "eh Oga tana cikin kangon tareda su jagu ga wayar ta, da muka karba saikira ake amma bamu dauka ba ado yakarba wayar tareda juya ta yace yauwa mangal gara da baku dagaba muje ciki nafara aikina. Suna shiga yace su bude mata ido bayan sun bude mata idon sai Ado ya kura mata jajayen idon shi, wanda suka sake tsoro ta *Deeya* taji kamar fitsarin daya matseta zaya zubo tsabar tsoro, Cikin tsananin tsoro tace don Allah kuyi hakuri karku cu...Cikin tsawa ado yace shittttttt! hakan yasata saurin yi shuru tareda kama bakinta hawaye kuwa tuni yagama wanke mata beauty fice dinta, wayar ta yamika mata tareda cewa karbi wayarki ki kira mun wannan banza miji naki, KO kuma yanzu na watse maki Kai yakareshe fadi tareda fisge bindigar hannun mangal, yasaita kanta kuma kibude kara naji kinji ko?...cikin tsananin tsoro tace to tareda karban wayar jikinta sai rawa yake ta lalubo layin *Habeeb,* Wanda yana gani kiranta saida ya sauke ajiyar zuciya taji yayinda yaji wani irin mugun faduwar gaba, saida ya tsinke sannan yakira ta dasauri tadauka tareda sakin wani irin kuka me ban tausayi wanda yasa *Habeeb* yaji kirjinshi ya tsanan ta bugawa don haka dasauri yace ya akayi ne?...honey *Leemah* ta kina inane?.. inata kiran ki baki daga waya ba, kuma su joy sunzo daukar ki amma basu gan kiba Ina kika shiga ne?... har zatayi magana sai ado yayi sauri karbe wayar tareda fadin ai munzo tun dazu mun tafi da'ita, sai kuma yasaki wata muguwar dariya Wanda tasa *Habeeb* mikewa tsaye a matukar razane Cikin tsananin tashin hankali yace... *_Slm masu karatu don Allah kuyi hakuri kwana biyu banda lafiya ne shiyasa_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat🌹 [11/9, 10:12 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 7⃣8⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Wanene Kai?..mene kuma hadinka da matata?... wata mahaukaciyar dariya ado yakara saki, tareda fadin ah! haba abokina kace baka gane murya taba?.. Kai haba dai ninefa abokin nan naka...wanda ka kama da matar ka agidan ka suna jin fadin su, kayi mashi mugun dukan da har yasa narasa kafa ta daya, tabbas nasa yanzu kam kaganeni KO?.... Ido *Habeeb* yarintse domin jiyayi wani irin kululun bakin ciki ya turnuke masa kahon zuci, aran shi yake fadin taya za'ai namanta da dakai?... banza fasikin mazinaci dakiki mutu kawai, wato duk abinda nayi maka bai isheka ba KO?... Humm shine saida kasake shigowa rayuwa ta akaro nabiyu ko?..saboda kaidin dakiki ne jaki ko?...humm tabbas wannan karon kayi mugun kuskuren sake kulla halaka dani domin kuwa zanyi maka abinda har ka mutu baka manta da *Habeebullah* arayuwar ka ba daga kai ko har abokiyar watse warka. Ado ne yakatse mashi zance zucin dayake tareda fadin yadai abokina kagane ni KO?... ahankali *Habeeb* yabude idon shi aikam tuni sun kada sunyi jajir ran shi yayi bala'in baci saidai bai nuna ba, asalima Cikin matukar basarwa yace Oh! sorry abokina nagane ka to ya'akayi ne?.... Cikin matsanancin mamaki ado ya kalli su mangal wayanda suma mamakin jin abinda *Habeeb* yafada yakashe su tsaye, Cikin masifa ado ya damki kan *Deeya* aikam tasaki wani irin kara azaba wanda yasa *Habeeb* yai saurin rinte ido, aranshi yace zakaci uwar ubanka idan muka hadu jaki kawai. yace Ke! dan ubanki ba mijinki nace kiran mun ba eye?...cikin kuka tace wlhy shine nakira maka, dasauri yace kai! wai dawa nake magana ne?... *Habeeb* kam aran shi yace banza dakiki ashema bai gane murya taba jaki kawai, afili kuma cikin izza da isa yace kana magana ne da *Senate Habeebullah Hashim soro*. Ajiyar zuciya ado yasaki tareda fadin yauwa aidama shi nakeson magana dashi, *Habeeb* yace to inajin ka fadamun saidai karka cemun *Jana* batakai maka d'anka ba?.. domin kasan fa nagane shidin d'anka ne, cike da mamaki ado yace ah! ainasan kagane kuma yanzu haka d'ana yana tareda ni, *Habeeb* yace yayi kyau to amma yanzu kuma wani abin ne yarage tsakanin mu?.... Ado yace daukar fansa, *Habeeb* yace au! haba dai?...yace kwairai, yace ayya aboki na to koshi yasa ka dauke mun Mata ta umuh?..dariya ado yayi sosai sannan yace "eh fa ashe dai kagane?... yace abokina kenan to aikasan kwakwalwar ba daya bace shiyasa na gano nufin ka, saidai ba akan matata yakamata kadauki fansa ba akaina ya kamata kadauki fansar ka, to amma badamuwa dani da'ita abu daya ne yace yauwa to aisani hakan ne yasa na saceta. haka ne to yanzu fadamun mekake bukata?... kudi sunake bukata nawa?..miliyon goma yace zanbaka shabiyar yanzu fadamun inda kake saina kawo maka kudin kabani matata KO?... yace "eh to amma ba yanzu ba, dasauri yace sai yaushe?.. sai nayi shawara dasauri yace wani irin shawara kuma??.. inace kudi kake bukata "eh to nace zanbaka, "eh saidai nayi shawara sannan nakira ka da layina yakareshe fadi tareda sakin dariyar mugunta sannan yakashe wayar. Inda yabar *Habeeb* yanata faman hello hello cike da tashin hankali yamike yafito, ran shi amugun bace yake kwalama Saminu kira, Cikin girmamawa yanufo gurin shi dasauri yadan rusunna yace Sir gani.... Cike da tashin hankali yace Saminu mutafi gida anyi kidnapped din my *"Leemah,* dasauri yace subhalallahi! garin yaya haka yafaru?... suna tafiya yana fada masa abinda yafaru kasan cewar ya yadda da Saminu saidai be fada masa tsakanin shi da ado ba, don haka ba tareda wani bata lokaci ba suka shiga motoci suka nufi filin jirgi, cikin lokaci kankani akagama komai jirgin su yatashi zuwa Bauchi. ****** Agida kam hankalin Hajiyarmu ne yafara tashi kasan cewar taji *Deeya* shuru bata dawo ba, gashi tana takiran wayar ta, tana Kara amma bata dauka ba, don haka tafito ta nufi part din lnna don taji ko *Deeya* tafada mata zataje wani gurine daga makarantar?... to kuma adai-dai wannan lokacin ne motar su Abba da Baffa ta shigo sai kuma gatasu escorts din da *Habeeb* yatura su dauko *Deeya* sun shigo, hankali tashe bayan suyi fakin sai suka nufi su Baffa dasuka fito daga tasu motar, Suna fada masu Oga yace" suje school su dauko "madam suje daukota amma basugan taba.. Cike da tashin hankali Abba yace kamar yabasu gantaba basu ne suka kaita makarantar ba?...suce "a ah "ita kadai taje, sun kuma tambaya ance tashiga school din tafita. aikam nan yafara masu fada akan meyasa zasu barta tayi tuki dakanta alhalin sunsan ga halinda take ciki, nan dai suka fada mashi yadda sukayi da'ita, Hankali tashe akafara kiran yan'uwana ana tambayar su kotaje gidajen su?....saidai duk Wanda aka tambaya sai yace batazo ba gashi kuma anata kiran wayar ta yana Kara amma bata dauka ba, hakan ne yasake tada hankulan yan'uwa sosai. Nan da nan akafara cigiyarta akafafen sadarwa, saidai kome kamada ita ba'a gani ba, sosai hankulan yan'uwa yatashi duk sunzo gida yacika, Sannan duk abin nan dake faru Abba yace kar wanda yakira *Habeeb* yafada masa a tunanin su bai saniba. Saidai kuma ana cikin haka sai gashi ya'iso hankalin shi a matukar tashe, har yafada kasan cewar tunda suka taso yake kiran layin *Deeya* don yai magana da adon wayar akashe gashi yace" zaya kirashi danashi layin amma bai kirashi ba, hakan ne yasa hankalin shi tashi sosai yayinda yakeji zuciyar shi kamar zata buga, don bacin rai yanaji kamar yarufe ido yabude yagan shi inda ado yakai mashi *Leemah,* sai Addu'a yake Allah yatare mashi *Leemarsa* kar ado yacuta mata. Yayinda bai fadawa kowa yanda sukayi da ado ba sai *Harees* yafada wa, su abba kuma yace masu wayanda suka sace *Deeya* sunce zasu kirashi. Hajiyarmu kam sai kuka take tana fadin amma dai duk wayan dasuka sace hali dubunta basu da Imani, *Feeya* ma sai kuka take *Harees* yana ta lallashin ta, haka wasu daga cikin yan'uwa sai kuka sukeyi suna tuna halin datake ciki yayida masu karfin halin cikinsu suketa jimamin bacewar ta. **** Aban garen *Jana* kam tadauki tsawon lokaci kafin ta farfado domin ba karamin dakuwa tayi gurin ado ba duk yahada mata jini damajiya, fuskarta kamar tayi hatsarin mota dakyar ta'iya tashi domin gaba daya jikinta ciwo yake mata, musamman kanta da takeji kamar zaya tarwatse saboda tsabar sarawa dayake mata, yayinda kasanta yake wani irin mugun zafi kamar anzuba mata barkono, Dakyar tamike da taimakon bango tanufi bayi sai ihun azaba take tareda tsinema ado, wanka tayi tafito tashirya tanufi gida. zata shiga kenan saiga Baban ta yafito, Kallo daya yai mata yace subhalallahi keeee! Murjanatu hatsari ki kayi haka?...kuka tasaki tareda fadin "a ah baba "ado ne yaimun duka banyi mashi komai ba, Dasauri yace karya kike wlhy Murjanatu, Cikin kuka tace ba karya bane haka kawai yaka mani yanata dukana. Harara yawatsa mata yace humm Murjanatu kenan acikin karyayyakin ki babu wanda ban saniba, taya za'ayi baki mashi komai ba kawai yaka maki yai tadauka ai saidai idan yaje yai sana'arta shi ko?...wato shaye-shaye. tace "eh kilan yayi ne amma dai ban mashi komai ba yaduke ni, yace hakan yayi kyau KO ba komai kinga alhakin "Alh. *Habeebu* yafara binki, kuma kisani wannan din kadan ki kagani, badai cin amanar aure ba?...bawan Allah yarike ki amana kikai ta cutan shi?..toba baki nayi maki ba amma tabbas baki ga komai ba, yanzu dakika kwaso jiki kika zo me kike nufi?.. tace wlhy baba nafasa auren ka kirashi" kace yasake ni, harara yasake banka mata sannan yace humm yaro man kaza, ni Alh sani zan kira mijinki nace yasake ki??..saboda ga mahaukacin uba ko?.. to idan ma mafarki kike kiyi maza kifarka, domin hakan baya taba faruwa ba har abada saboda ni ba mutunin banza bane dayake kashe aure, Allah yatsare nikam ai saidai na hada shi badai kashe shiba kinji ko?, kuma bari kiji nafada maki abinda baki saniba koda zance nakira "ado dan yasake ki to bazaya taba sakin kiba domin nace mashi karya kuskura hakan tafaru tsakanin ku, kuma nasan ko ban fadamasa haka ba tabbas ado bazaya taba sakin kiba har abada, don haka ki daina tunanin rabuwar ku domin yace" mun auren ku mutu karanba takalmin karfe, na kuma jidadin haka don haka kama hanya ki koma dakin ki kije can ku karata ke dashi dama can dake dashi kukafi dacewa ba mutumin kirki "Alh. *Habeebu.* har zatayi magana yace maza wuce ko yanzu nakira yayanki "Jafaru yai maki wani dukan, wanda yafi wanda adon yaimaki dole tajuya ta tafi. gidan Shafa tanufa inda ta'iske itama mijinta yaimata dan banzan duka, baki yakunbure har bata iya magana, _nikam nace kila'a asirin da take masa yafara karyewa ne lol,_*Jana* dai bata gane komai agurin shafa ba don haka tanufi gida a tunanin ta zata iske ado da Junior saidai bata iske suba don haka tafara tunani to ina suka keja?. ****** Wasa-wasa yau *Deeya* ta kwana biyar ahannun ado amma ko filashin baiyi ma *Habeeb* balle ya kira shi kamar yanda yace, wanda hakan ba karamin sake sa yan'uwa cikin mugun tashin hankali yayi ba. musamman Hajiyarmu da *Feeya* sukam damuwar su abayyane take sabanin lnna da Baffa, tsabar kawaici irin ta Fulani yasa basu nuna damuwar su agaban mutane akan sace *Deeyar,* saidai idan sun kebe suna nunawa atsakanin su musamman lnna har kuka take shikam Baffa Addu'a yake sosai Allah yakare masa yar lilon yarshi yakuma bayyana ta. Shikam uban gayya yafi kowa sake shiga tashin hankali irin Wanda be taba tunanin zaya shiga arayuwarsa ba, idan kagan shi sai yabaka tausayi domin yarame sosai kasan cewar tun ranan da ado yasa ce *Deeya* rabon dayaci abinci saidai ruwa da coffee kawai yake sha, domin a duk lokacin da Hajiya tabashi abinci yaci dazaran yadiba zayaci sai ya tuna kila *Leemarsa* tana can bata ci komai ba don haka sai yafasa, fuskar shi babu walwala kodan domin tuni sunyi ban kwana da dariya sai uban kasinbar daya ajiye, maganar aiki kam tuni ya ajeshi gefe sai addu'a yake Allah yatare mashi *RUHINSA* yakuma bayan a mashi inda ado yaboye mashi ita, domin ya tabbatar itace rayuwar sa wanda idan har babu ita to bashi dawani anfani. Zaune yake afalon sama dake part din Hajiya kasan cewar tuni yakoma can dazama, sanye yake da bulun jallabiya me gajeren, kamar koda yaushe wayoyin sa ne zube akan tebur yatsura masu ido kozayaji Kira daga ado saidai kuma shuru kakeji wai mlm yaci shurwa, ido yarintse ya najin wani irin zafi a zuciyar sa tareda tsantsar tsanar ado, a hankali yafurta hum! donkey man _haka yanzuyake kiran ado,_ tabbas ranan damuka hadu dakai hukuncin da zanyi maka bazayai maka dadi ba, dai-dai lokacin da Lili yafada jikin shi hakan ne yasashi bude ido cikeda damuwa tace Daddy yoche ne Aunty *"Deeya* na jata dawo?... har zayayi magana sai wayarsa tayi kara, ahankali ya dauki wayar ya yaduba ganin lambar da bazaya taba mantawa da'ita arayuwa saba ne yasashi sauri amsawa kafin duk yayi magana yaji ance... Muje A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹meenat Lufhat🌹 [11/9, 10:12 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 7⃣9⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Assalamu'alaikum yallabai inayini?... aida sauri yacire wayar daga kunnan shi yakurama lambar ido yana kallon ta nadan wani lokaci sai kuma ya lumshe ido, yanaji wani iri aranshi. tabbas lambar irin dayace da wacce yake tsammani kira daga gareta saidai banbancin kwaya daya, wanda sam bai kula da hakan ba alokacin dazaya dauka sai yanzu. Jiyayi ance hello yallabai ka naji na?.. _kasan cewar yasa kara don haka anaji,_ ahankali yabude idon tareda fadin "eh inaji dawa nake magana?...ajiyar zuciya mutumin yayi, yace yallabai sunana musa ina zaune a unguwar jahun ranka yadade, taimako nake nema yace kamar name kenan?..yace ranka yadade na kudi "matata ce takeda ciki to lokacin haituwar yayi nakai asibiti, saidai likita yace bazata iya haihu dakan taba saidai ayimata aiki acire dan idan ba haka ba mutuwa zasuyi itada dan, yallabai kudin aikin dubu hamsi nikuma dubu goma nakeda shine nakeso ka taimaka mun dan Allah. Ahankali yace badamuwa kazo ka karba cike da farin ciki mutumin yace to yallabai nagode nagode nagode, Allah yasaka da alkhairi yakareka daga sharrin makiya Addu'a sosai mutumin yaita zubawa *Habeeb,* aikam yaji dadi sosai har dai inda yace Allah ya tsare matarsa yakuma bayyanar da'ita Cikin gaggawa, _kasan cewar babu wanda baisan cewar matar senata *Habeeb* tabace ba._ Cikin sanyi murya yace bakomai kazo zan sa'akawo maka yanzu, yace yallabai Ina kofar gida yace to bari nayiwa security magana su barka kashigo ka karba, to yallabai nagode. Kuri Lili tayi masa da kyawawan idon ta irin nashi Murmushi karfin hali yayi ba tareda yace komai ba, yakira layin Saminu bayan sunyi magana sai yatashi tareda cewa ina zuwa lilin Daddy kinji?.. kaita gyada sannan yanufi sama can sai gashi yadawo hannun shi dauke da bandir din kudi yan dubu-dubu, inda ya'iske Saminu yashigo yanajiran shi. Cikin girmama wa yace yallabai gani, kudin ya mika mashi tareda fada mashi wanda zayaba karba yayi yace OK" sannan yafita. Zama *Habeeb* yayi tareda daukan Lili yadora ta akan cinyarsa sannan ya kalle ta yace ya'akayi ne?.. Lilin Daddy, tabe baki tayi kamar zatayi kuka dan har hawaye sun fara taruwa acikin idon ta, dasauri yace "a ah my Lili don't cry kinji?..kaita gyada alamar to sannan tace Daddy "Aunty *Deeya* na bajata dawo bane?.. Dasauri yace zata dawo zata dawo Lili kiyi mata addu'a, tace to yoche jata dawo?.yace inaji ajikina takusa dawowa garemu kinji?...dariya tayi tareda fadin yeeeeeee! "aunty *Deeya* na jata dawo, tayi mun wanka tayi mun kwolliya da kicho tayi mun....nan dai tayi ta lissafin abubuwan da *"Deeyar* take mata yayinda yaketa kallon ta yana murmushi shirmen ta, Can kuma saita sauka daga kan cinyar shi tace Daddy zanje nafacha ma lnna "Aunty *Deeya* na, jata dawo KO?.. kai ya gyada mata sannan tafita da gudu, ahankali ya jingina bayan shi da kushin tareda lumshe ido ya naji zafi a zuciyar shi na rashin sani halin da *Leemarsa* take. ******** Aban garen *Deeya* kam acikin kwana biyar din nan idan kagan ta saita baka mugun tausayi, domin gaba daya tafita hayyacin ta sosai kasan cewar itama daga ruwa sai ruwa take sha, wanda shi suke bata a matsayin abincin ta da burodi, saidai batacin burodi sai ruwan kawai kasan cewar tunda ta samu ciki duk wani abinda yashafi fulawa batacin shi. Babu abinda take sai rokon Allah yakubutar da'ita daga hannun wayan nan mugayen mutane, shikam kuka tuni tamaida shi abokin firanta tanayi tana surutai yayinda zazzabi da ciwo kai suka samu mahallin zama a jikinta, wanda hakan ne yasata tasake fita hayyacin ta matuka. fuskar duk ta kunbura saboda tsabar kuka, garashin isassan bacci da bata samu da kuma rashin tafiya kasan cewar tun ranan dasuka kawota ko bakin kofar kangon basu sake bari taje ba fitsari da alwala duk nan takeyi, saidai tana d'an tashi tazagaya dakin koshi saida rana saboda duhun da kangon yakeda shi wanda yake bata matukar tsoro, shiyasa kafafunta suka sake bunburi sosai saboda rashi takasu da batayi yanda yadace. Kusan kullun zaune take kwana saboda kukan bera wanda yakesata taji kamar numfashin ta zaya dauke, da kuma kukan wasu abubuwan da batasan ko mene ne ba, ga sauron tsiya duk sun cijeta abuga fara jikinta yayi jajir yayi rud'u-rud'u gwanin tausayi. Sannan duk wani kayan adon dake jikinta sun karbe sumai da ita kamar me takaba, sai wani zoben gwal me masifar kyau, yanada harafi sunan ta Dana *Habeeb* shikam duk naci irin na ado saida yabarta da abinta, domin yaki fita daga yar karamar yatsarta wayar yakuma dama tun ranan dasuka gama magana da *Habeeb* yasata ciro layin yakarba yajefa abakin shi yataune yazubar a gaban ta sannan yatafi da wayar. ***** Aban garen *Jana* kam tun ranan da ado yaimata dukan tsiya bata sake ganin shiba, wanda hakan bakaramin dadi yaimata ba domin tasamu damar zuwa gidan Alh Barau suna holewarsu san ran su. Shikam ado saida ya kwana biyar suna gadin *Deeya* sannan yabar dajin, bayan ya gargadi su mangal akan sukula da *Deeyar* karta gudu, sannan yanufi gidan kakar shi don yaga Junior saida kuma ya'iske shi kwance ba lafiya sosai duk yarame, hankali tashe ya dauke shi yakai shi asibiti inda aka kwantar dashi, dole yaje yadauko kaka dan tazauna dashi. Amma sai masifa take mashi wai yarabo d'a da uwar shi maimakon yabari har yakara girma sannan yaje yadauko shi, sai beyi hakan ba saboda shidin bakin mugun d'an gaba da fatiha, bai bitakan ba saida yabiya kudin magani, sannan yace mata to kakar d'an gaba da fatiha zanje gida nadawo ki kulamun da yarona dakyau sannan yafita, cike da masifa tace shege da aisai bakaje kazakulo uwarka daga kabari, tazo satayi maka jinyarshi dakyau. *Jana* kam hankalin ta yafara tashi na rashin inda ado yakai Junior, bayan tadawo daga gidan Alh barau tana zaune afalo tana tunani, sai gashi yashigo fuska hade yace keee! zubomun abinci yinwa nakeji yafadi yana kokarin zama akojajjen kushin din falon, dasauri ta tareshi tareda fadin mlm aibaka bani kudin girkinba balle nay sannan gidan uban wa kaje yau kwana biyar kenan rabonka da gidan na, sannan Ina ka kai mun yarona eyeee?..., Cike da masifa yace gidan ubanki naje shikuma Junior saikin shakeni naji kamshi mutuwa sannan zan fadama ki indan nakaishi kinji KO?..., itama cikin masifa tace wlhy baka isaba saika fitomun da Dana du inda kakai shi tunda bakai kadai kedashi ba eheee. Cikin tsawa yace keeeee! kalleni da kyau ni ba sa'anki bane dazaki nagaya mun maganar daki kaga dama kinji KO?.. " Junior dai dana ne nakuma Kai shi inda naga dama don haka sai kiyi abinda zakiyi, cike da masifa taci kwalar rigarshi tareda fadin wlhy baka isaba saika fito mun da D'ana. Aikam cikin bacin rai yafara dukanta kamar jaka yana fadin dan ubanki ni zakiciwa kwala?..tab! zakiko ci ubanki yau agidan nan, kai! kaga mun shegiya, aikam nan yadinga jibgarta saida yai mata dukan tsiya yabarta kwance tana nishi azaba, sannan yafita abishi. _Nikam nace wayyo *Jana* kinga arkane😂_ *_Bayan kwana biyu_* ****** Wanda yayi saidai da sati daya kenan da ba cewar *Deeya* Da misalin karfe 5:00pm, tana zaune akan dankwalin ta data mayar dashi tabarman, ta jingina bayanta da bango tun bayan data idar da sallar la'asar take tasbihi da hannu yayinda hawaye keta faman tsiya a idon ta, Dasauri ado yashiga kangon wanda yasata firgita domin mugun tsoron shi takeji, tsugun nawa yayi agabanta tareda tsura mata jajayan idon shi wanda kana gani zakasan yayi shane, jikinta sai rawa yake cikin kuka hade da tsoro tace dan Allah kakaini wajan hmm na, na tabbatar duk abinda kakeso zaya baka, hannu yasa yadamki gashin kanta kamar yanda yasaba aduk lokacin da yai sha yakoshi sai yabata wahala ta hanyar damkar mata gashi kai, kara tasaki cikin kuka tace kayi hakuri dan Allah. murmushin mugunta yasaki sannan yace kikace duk abinda nakeso zaya bani ko?...kai ta gyada alamar "eh yace yauwa haka nakeson, yau satinki daya kenan da muka saceki ko?..tace "eh yace yauwa yanzu kam nasan duk wani tashin hankali na duniya mijinki da iyayenki sun shiga, wanda dama inason hakan ne shi yasa na tun ranan ko flashing ban sake yi mashi ba, Saida yau zan sa daki da shegen katon mijin naki me dan banzan karfi kamar doki, amma sai yabani miliyon ashirin tukun na idan kuma ba haka ba saina farke cikin nan naki naga abinda shegen ya kunsa maki, sai kuma ya saki wata mahaukaciyar dariya sannan yace Kai! mangal mijinta kamar irin mutanan nan nada yanema sunan su?... Dasauri mangal yace Oga samudawa, cikin dariya mugun ta yace hakane to bari mu kira me kirar samudawa yakawo mana dalaaaa! mubashi aljanar matar shi yakareshe fadi yana sake sakin wata dariyar da karanta yacika kangon, Sannan yaciro wayar shi ya kuna yalalibo lambar *Habeeb.* ****** Aban garen *Habeeb* kam ba'a cewa komai duk yanda kuke tsamanin shigan shi tashin hankali yawuce hakan, hakama *Feeya* da Hajiyarmu su kam harda kwanciya agadon asibiti abin gwanin tausayi sosai rashin *Deeyar* ya taba su, saidai basu kai *Habeeb* ba, itama inna kam har da zazzabi tayi saidai kaf family babu wanda yasani daga baffa sai *Hafeez.* Addu'a kam sosai suke yin ta musamman *Habeeb* da Baffa wani kusan kullum sai yayi istahara, dan gani halin datake ciki shin tana arayene kota mutu saidai kuma duk lokacin da yayi yana ganin ta araye saidai cikin dubu tana tsananin kuka alamar tana cikin matsananci hali, Amma yau dayayi istaharan ya ganta cikin haske wanda hakan yana nufin Allah yakusa kubutar da'ita daga hannun mugayen mutanan don haka suka tsananta da addu'a. *Habeeb* suna zaune afalon kasa dake part din su Abba shida *Harees,* tun bayan da akagama mitin din dasukayi duka family wanda anyishi ne akan sace *Deeya,* to bayan kowa yafita har dasu abban sai su biyu suka rage suna sake tattaunawa ne akan yanda zasu bullowa ado, aduk lokacin daya kira dan akawo mashi kudi domin suna da tabbacin zaya kira tunda yau sati daya kenan, Aikam suna cikin haka saiga daya daga cikin wayoyin *Habeeb* dake zube akan tebur tana kara, da kamar bazaya dubaba saida *Harees* yace dan'uwa duba kagani ko "shine, tsaki yayi tareda dubawa sai yaga wata lamba tsaki yasake yi ganin ba lambar ado bane har zayayi rejecte kenan, sai *Harees* yace "a ah kar kayi haka ka dauka muji ko wanene. daukan yayi tareda kannu karan wayar yanda za'aji magana, aikam saiga dariyar ado ta bayyana dasauri yarintse ido domin jiyayi kamar ya watsa mashi garwashin wuta a zuciyar sa, yanajin sa yanata dariya saidai yayi me isarshi Sannan ya tsaya, yace abokina yakake cikin kasaita *Habeeb* yace.... *_Duk me son cigaban KYAUTAR ALLAH CE don yaji yanda za'a kaftaaa wasa tsakanin Habeeb da ado, tofa sai yabiya kudi naira nagugan naira dari uku da hamsin kacal😉 Kai! 😳to yaseeeen wasa nakayi 😂, labarin KYAUTAR ALLAH ai KYAUTA CE babu KO kwandalla ina nufin kosisi aha! 😜don kar wata taza geni eheeeee_*😏. Muje zuwa *_Don jin yanda za'a kafta wasan wanda zatayi matukar kayatar wa, ga Habeeb ga ado kuttt haduwar zata bada kalaaaa._*😂😂 A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹meenat Lufhat🌹 [11/9, 10:13 PM] My Ameena: 󰐼󰐼󰐼󰐼󰐊 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 8⃣0⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Yanda kake haka nake, dariya ado yayi yace Kai! abokina bazaka taba zama yanda nake baka ba, aranshi yace Insha'allah har abada bazan taba zama irin kaba, afilin kuma yace saboda me kace haka?...yace saboda nasan kai kam kana cikin matsanancin bakinci datashi hankali na rashin sanin inda nakai maka matar ka naboye, yayinda nikuma nake cikin tsananin farin ciki saidai kasan me?... Cike da takaicin shi yace saika fada, dariya yasake yi sannan yace farin ciki danake ciki yau yafi na kullun, saboda zaka bani dalaaaah! ni kuma zan baka matar ka. Wani miskilin murmushi *Habeeb* yayi, wanda harsai dayaba *Harees* mamaki, sannan yace anzo gurin shiyasa nace maka yanda kake haka nake, Kai kana farin cikin zan baka dalaaaa! nikuma Ina farin cikin zaka bani matata hakane KO?...yace "eh haka ne yace to yanzu yaza'ayi?... yace na yanke shawaran yanzu miliyon ashirin zaka bani, idan kuma bazaka bani ba Zan kashe matar ka ta hanyar farke mata wannan katon cikin nata, koba komai naga abinda ka kunsa mata yakareshe fadi tareda sakin dariya sannan yace to yah! me kace?... ahankali *Habeeb* yasaki wani asirtattacen ajiyar zuciya wanda KO" *Harees* dake kusada shi bejiba to balle Oga ado. Sannan yace baka da matsala indai dalaaah! kake so kasamu fadamun inda kake sai nakawo maka ko?. Yace zan fada maka amma karkayi kuskuren zuwa dakowa musamman yan'sanda, muddun kazo dasu to zan kashe matar ka. Jiyayi kirjinsa yai wani irin mugun bugawa amma saiya basar ta hanya fadin Kai! haba ai wasan daga ni; sai "kai muke bugawa, saboda haka ba abinda zaya kawo yan'sanda ciki.. dariya yayi yace Kai! abokina *BB* smarter ashe dai kanada matuka wayo... _Oh!🤔 readers kuji ado da renin hankali🙄_ Dariyar kasan lebe *Habeeb* yayi sannan cikin turonci yace jaki to ai ma'anar smarter din kenan, dasauri adon yace "eh me kace?...cikin turanci yasake cewa Oh! ashefa da jahili nake magana, afili kuma yace nace" ne Kai kayi wayo balle ni yanzu dai fadamun inda kake. yace kasan hanyar liman katagum KO?...yace "eh nasani, nan dai yai mashi kwatance tareda sake gargadin shi kar yakira yan'sanda sannan yasake sakin dariyar mugun ta tareda kashe wayar. Zumbur *Habeeb* yamike wanda kusan lokaci daya suka mike da *Harees,* yace kai amman wannan akwai shege, *Habeeb* yace humm aini tunda nake ban taba ganin dankwalin mutun jakin irin shiba, yace gaskiya kam jakine wlhy yace barshi ai yau sai yagane yayi kuskuren shiga gonata yanzu bari naje na shirya. *Harees* yace to yanzu yaza'ayi gashi yace kar kazo da kowa to balle police?.. Murmushi yayi tareda dafa kafadar shi yace alhamdulillahi mukam mun godema Allah, da ya azirta mu da ilimi yace kwarai kuwa, yace to da ilimin mu zamuyi aiki zanje zansa wannan yar karamar kwanfutan nan wacce take nuna maka ta'inda mutun yake, so kaima sai kasa taka kabiyo ni sannan kazo da yan'sanda bana bukatar yan jarida kosu yan'asanda saboda sutafi dashi, su'ajiye mun shi bayan naci uban shi sannan nabasu umarni suyi ta dukan shege har saiya fadi uban dayace" yasake shigowa rayuwata akaro na biyu. Yace to shikenan tareda fita da sauri, yayinda shikuma yahaye sama da gudu-gudu inda ya'iske Hajiya da su adda mamu kasan cewar basu tafi gida ba, nan yafada masu yanda sukai da ado da kuma yanda suka tsara tun karan shi shida *Harees,* murna sukayi tareda yimashi fatan nasara. Cikin lokacin kan-ya yashirya cikin kananan kaya Riga brown wando black da takalmi boot, har da hulla face cap da'alama bayason agane shine, kasan cewar yabar kasumba buzu-buzu don haka ba kowa zaya gane shidin bane. Dasauri yafito hannun shi rike da bakar jaka katuwa wacce yazuba kudin, *Hafeez* yace hmm nabiyo ka?..yace "a ah kadaije kutaho tareda dan'uwa yace to shikuma yafita da sauri. Zaune ya'iske su Abba tsugun nawa yayi yai masu bayanin komai, nan suma sukai farin ciki tareda yimashi Addu'an fatan samun nasara, sannan yace ma saminu su tafi kasan cewar dama yakira shi a waya yace yacire uniform din shi yasa wasu, don haka shima kana nan kayan yasa suka hau mashin Saminu ne yaja mashin din, suka tafi bakin *Habeeb* dauke da Addu'a cin galaba akan makiya. ****** Ado kam yana gama waya da *Habeeb* yace mangal yau zamuyi kudi sosai, yace haka ne oga, yanzu kaje gurin wannan mutumin yaka baka kudin motar dama aiyace" sai yauko?... _motar *Deeya* suka cire mata lambar suka kai siyarwa, shine zasuje karban kudin._ mangal yace "eh haka, to kayi sauri kafin ba samuden can yazo yace to tareda fita da sauri. Saida su *Habeeb* sukayi tafiya sosai sannan suka kai isa inda ado yai mashi kwatance, sannan suka tsaya yace ma saminu ya tsaya shizaya karasa ciki yace OK sir. Yayinda shikuma ya nausa cikin dajin rataye dajakar kudin, yanayin yana kiran lambar adon saidai bai shiga ba saboda matsalar sabis, saida yayi tafiya me nisa sannan yasa meshi yana dauka yace ya'iso yace to yakara yin tafiya zayaga wani kango to nan zaya shiga yace to, haka KO" akayi yana shiga ya'iske su tsaye sunsa *Deeya* tsakiya yayinda ado yadora mata bindiga akai. Dasauri *Habeeb* yanufe su saidai ado yahana shi karasowa ta hanyar cewa yana karasowa gurin zaya har beta, don haka ya tsaya cak! idon shi yana kan *Deeya* wacce itama idon ta yana kanshi yayinda hawaye ke ta gangarowa ahankali yake girgiza mata Kai! alamar tayi shuru tunda gashi yazo. Dariyar da ado yasaki ne yasa *Habeeb* daga kai ya kalle shi aikam tuni idon shi suyin jajir tsabar bacin rai, yayinda yaji kamar yaje yashake shege harsai ya mutu, Saida ado yayi dariya sosai sannan yace barka da zuwa abokina ina fatan ka'iso lafiya?...kai ya gyada mashi cike da bakin ciki aran shikuma yana tunanin irin hukunci da zayayi mashi, yahuce takaicin abinda yai mashi. sannan yace yayi kyau to bude jakar mugani, haka yabude ado nagani kudi yan naira dubu dubu yasaki dariya yace aikin ka yayi kyau ka tabbatar suncika miliyon ashir din?..kai ya gyada, sai yace to daga hannun ka sama ahankali yadaga hannu yayinda ado ya kalli wanda yake kusa dashi. yace jaga, yace yah Oga?..yace jeka chage shi idan yazo da makami ka karbo mun, yace Ok" Ogo zuwa yayi ya chaje *Habeeb* amma baiga komai ba don haka yajuya yace Oga banga komai ba fa, yace to dauko kudin dauka yayi tareda kallon *Habeeb* wanda shidima kallon shiyake cike da tsana, yayinda jaga ya juya yakai wa ado kudin. Saida ya karba sannan yasaki dariya tareda kallon *Deeya* cikin tsawa yace keee! tashi kibi mijinki, ahankali tamike dakyar tasa takalmin tareda daukar dan kwalinta dake shinfide akasa, tayi tafiya daya biyu ana uku jiri ya kwasheta ta tafi luuuuu! zata zube kasa, aikam tuni *Habeeb* yayi Wani irin mahaukacin tsalle yatare ta tafada kirjinshi, lokaci daya suka sauke ajiyar zuciya sai kuma ka tasaki kuka yayinda, shi kuma yace yah! ilahee my honey *Leemah* ta kece kika zama haka?. Dai-dai lokacin da yan'sanda su kaima kangon diran mikiya har dasu *Harees* kasan cewar tuni sun karaso, dasauri wani dan sanda ya bige hannun ado bindigar tafadi kasa kasan cewar ya shagala da kallon kudi, yayinda wani dan sandan yai saurin dauke bindigar. Sannan cikin tsawa yace masu you're under arrested, hakan neyasa suka saki jakar tareda daga hannuwa sama, da sauri wasu yan sandan biyu sukaje suka ka masu, Dasauri su *Harees* suka isa gurin su *Habeeb* yana rugume da'ita yana fadi it's Ok" my honey *Leemah* ina tareda ke kinji?..cikin kuka tace pls sweet hmm na mutafi gida banason sake ganin wannan mutuni shi mugu ne yanata bani wahala, cikin bacin rai yace kiyi hakuri Laifi na ne da ban kilallace kiba har hakan tafaru, amma daga yau hakan bazaya sa kefa ruwa ba insha'allahu kinji?..kaita gyada tana sake tura kanta a kirjinshi. Dai-dai lokacin da wani dan sanda yakara so gurin su, hannun shi dauke dajakar kudin yace Sir gashi *Hafeez* yakarba sannan yace zamu tafi dasu, dasauri *Habeeb* yace ina zuwa kallon *Deeya* yayi yace pls honey *Leemah* ta bani minti biyu kinji?. Cike da shagwaba tace nidai sweet Hmm na mutafi gida banason sake zama anan gurin inajin tsoro sosai, yace yanzu zamu tafi insha'allahu amma kiyi hakuri kibani minti biyun da nace kinji zanyi wani abune kadan, tace to tareda zare jikinta daga nashi, dasauri yamike yanufi inda su ado suke tsaye. Kallon police din dake rikeda adon yayi yace sake shi ka matsa baya sakin shi yayi tareda matsawa, Wani mugun kallo *Habeeb* yawa tsawa ado me cike da tsana, sannan ya kalli sandar shi ai kam cikin bacin rai yai bal da sandar hakan ne yasa ado yai taga-taga zaya fadi, Dasauri *Habeeb* yata tareshi tareda zuba mashi lafiyayyan naushi a fuska aikam take jini da majina suka fara ambaliya, sannan yaci kwalar rigarshi dasauri yan'sanda suka nufesu tareda fadin Sir" kabarshi zamu hukunta shi a station..tsawan yadaka masu suka tsaya cak! domin wani mugun kwarjini yai masu, cikin bacin rai yace sai nafara hukunci tashi akan abinda yaimun, wanda dama nace ranan damuka hadu sai yagane bashi dawayo dukan shiya shigayi tako'ina, yana fadi yausai kasan kashiga gonata akaro na biyu jaki kawai har ni zakakira abokinka?... for how dazanyi abota da jahili fasikin mutuni rinka...tirrrrr, Allah yaimu tsari da aboki mazinaci shege shine harda sace mun matata ka boyeta awannan mugun dajin kanata bata wahala ko?..,to yau sainayi maka illla akaro na biyu jaki kawai.. Duk yanda yansadan suka so kwatar ado ahannun *Habeeb* sunkasa don haka suka kyale shi saida yaimasa lilis, sannan yabarshi kwance yace sutafi dashi. Dasauri yaje yadaga *Deeya* tareda fadin sorry *Leemah* ta tashi mu tafi asibiti dan'uwa yadubaki kinji?..ahankali tace to dakyar ta'iya mikewa tsaye saboda Wani irin mugun rikewa da maranta yayi, dasauri tarike maran da hannun daya, yayinda damki hannun *Habeeb* Da daya hannun cikin tsanani azaba, tace wayyo Hmm na ka taimake ni marata zata fashe, cike da tsoro yace "a ah *Leemah* ta bazata fasheba Insha'allah yakareshe fadi tareda kokarin daukar ta, sai yaga jini yana gangarowa ta kafarta. Cike da tsoro yace yah! ilahee *Leemah* ta bleeding kike?..dasauri *Harees* yace Dan'uwa dauke ta mutafi asibiti cak! ya dauke ta suka fita, dasauri *Hafeez* yabude mashi kofar bayan mota yasata tareda shiga ya rungumeta sai zuba mata miliyonin sannu yake, *Harees* yaja suka nufi asibitin. Suna isa asibintin direct dakin haihuwa *Harees* yace akai ta domin tuni yaga ne haihu wa zatayi, wanda tsabar wahala da tashin hankali zaisa ta haihuwa ta wata bakwai, Adakin haihu wa kuwa sai gumurzu wahala *Deeya* take, sosai take shan wahala, wanda haka ba karamin tayarda hankalin *Habeeb* yayi ba gaba daya yafita hayyacin sa, kamar yanda itama tafita hayyacin ta, rike yakeda hannun ta gam sai zuba mata sannun yake tareda goge mata gumi kamar zayayi kuka, sai addu'a yake zuba mata, yayinda *Harees* da wasu nurse biyu suke ta faman kokarin ganin ta haihu. Bayan bakar wahalan data kwashe tsawon lokaci tanasha sannan, cikin ikon allah tahaifo yaranta maza biyu kyawawa masu kama da *Habeeb* sak!, saidai kallo daya zakai masu kagane su din bakwaini ne. Saidai da'alamar suna cikin ko shi lafiya, domin suna kuka saida uwar su kam tana gama sambalo su tafara wani irin jijjiga can kuma sai numfashi ta ya tsaya cak! jikinta yasaki hannun ta dake cikin na *Habeeb* yasaki. Cike da tsoro had'e da tashin hankali yasake damke hannun ta yana kiran sunan ta tareda girgiza ta saida ina bata amsa ba, hakan ne yasashi dakama *Harees* tsawa dafadin dalla gafara mlm ka'ajiye yaron nan, kazo Kaduba mun *Leemah* ta kaji KO?...dasauri yakima wa wata nurse yaron,yaje yafara bata taimakon gaggawa saidai kuma duk iya yinsa numfashi ta bai dawo ba, hakan yasa yashare gumi cike da tsoro hade da tashin hankali yace... *_Washhhh!🤦🏻‍♀ readers nagaji kai ku cemun sannu mana😞yaseee_* *_dakyar nayi maku wannan dogon typing din, saboda matsalar da wayata_* 📱 *kebani* *_Pls readers kuyi addu'a_* 🤲🏽 *_sosai_* *Allah _yakawo_* *_sabuwar waya😀_* *_sai naji dadin kara tsawon_ _typing kamar_ _yanda_ _wasu suka bukata😉._* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹meenat Lufhat🌹 [11/9, 10:17 PM] My Ameena: 󰐼󰐼󰐼🎁 🎁🎁🎁 🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 8⃣1⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Innalillahi'wa'inna'ilaihirraju'un, wanda tare suka karasa fadi da *Habeeb.* Sai kuma yai shuru...jikinsa yai sanyi cike da tsoro *Habeeb* yace me yafaru?.. Ahankali *Harees* yadago kai gumi nasake tsatsufo mashi ya girgiza kai tareda dafa kafadar shi, cikin wani irin yanayi me cike da fargabar abinda zaya fada... wandan haka ne yasa *Habeeb* cike da tashin hankali fadi wai mene ne kafada mun mana meyasa me ta ne?...cikin tsoro yace am sorry to say dan'uwa Ina ganin fa Queen of beauty ta cika, jikinsa ne yadauki karrrrrma dasauri yace kamar ya?.. yace Ina nufin taras.... Kasa karasawa yayi saka makon wani irin mahaukaciya tsawa da yadoka masa, sannan yachakumi rigar shi cike da tsananin tashin hankali yace karya kake! karya kake!!, bakasan aikin kaba amma wlhy *Leemah* ta bata mutu ba, sai kuma ya ture shi ya dagata dasauri ya rungume akirjinshi, yayinda jikinshi yana sake daukar karrrrrma cikin tsananin tashin hankali had'e da firgici, yace yah! ilahee! "a ah *Leemah* ta bata mutu ba karya kake dan'uwa nasan *Leemah* bazata tafi tabarni ba, KO *Leemah* ta?..shurun dayaji ne yashi dago dakanta ya kalli fuskar datayi jajir ga hawaya da gumi sunyi mata cabe-cabe, cikin tsoro yace *Leemah* ta ki bude idon ki dan'uwa yagane karya yake baki mutu ba ko?..aikin ce zaki rayu dani kuma zaki mutu dani KO?... yace yes nima nace Zan rayu dake Zan mutu dake ko?.. to *Leemah* ta tashi mu rayu tare kinji?..,sosai *Habeeb* yake surutai wanda kanaji zaka gane baya cikin hayyacin sa, saidai duk abin nan dayake ko yar yatsarta bai motsa ba balle numfashi ta yadawo gangar jikinta, hakan ne yabashi wani irin firgitattacen tsoro da sauri ya ajiyeta tareda mikewa arazane tamkar mahaukaci sabon kamu, yana kallon ta yana girgiza Kai yana kuma jada baya cike da tsoro, Yace "a ah *Leemah* ta karkiyi mun haka zuciya ta bazata iya jure *RASHIN* kiba, dasauri *Harees* yanufe shi yana fadin pls dan'uwa ka nutsu kaji?.., Kai ya girgiza tareda rintse ido sai kuma yabude aikam take yafara ganin dishi-dishi yayinda yaga dakin najuya mashi, kafin *Harees* yakarasa gurin shi tuni yazube kasa sumamme. Cikin tsananin tashin hankali *Harees* ya'isa yadaga shi ya rungume, tareda fadin haba dan'uwa ta yakake tunanin zuciyoyin mu zasu iya dauka?.. bakai ba "Queen of beauty alokaci "a ah, hakan bazaya taba faruwa ba insha'allahu so pls tashi itama naji jikina yabani bata mutu ba, kaji Dan"uwa na?... sosai *Harees* yaga tashin hankali irin wanda beta nagani arayuwar shiba, yana ciki wannan halin sai ga wani likita yashiga dakin dasauri yace Dr u need help?.. yace yes pls Dr David mu dorashi abed, dasauri suka dorashi sannan suka shiga bashi taimakon gaggawa, sun dan sauki lokaci kafin su samu numfashin shi yadawo. Dai-dai lokacin da yatsar *Deeya* tafara motsi sannu ahankali kuma sai duk hannun yacigaba da motsawa sosai, can kuma sai tafara fisgo numfashi dakarfi har kirjinta yanayin sama dasauri dasauri, gani hakan yasa wata nurse tanufi gurin ta dasauri. Tana fadin Sir she is still a live dasauri yace ok am coming, sannan yace pls Dr David ka karasa dubashi bari naje nabata taimako yace Ok" dasauri yake yafara bata taimako, aikam cikin yandar Allah sai ga numfashi ta yadawo saidai baya tafiya dai-dai, don haka yasa mata oxygen sannan yakoma gurin *Habeeb.* inda ya'iske Dr David ya gama yimashi duk abinda yadace har da daura mashi ruwa yayi, kallon *Harees* din yayi tareda dafa kafadar shi cikin turani yace karka damu dan'uwanka zaya farka lafiya Insha'allah, amma saika daurashi akan magunguna masu kyau wanda suza su taimaka mashi gurin dawo da lafiyar shi, kaga ulcer shita tashi sosai saboda rashi cin abinci ga jininsa yahau sosai saboda yawan tunani da kuma rashin ishashshan bacci da baya samu, hakan ne yahaifar masa da zazzabi sosai amma kar kadamu komai zayai daidai, Kai ya gyada tareda zama yace Insha'allah itama matar shi abinda naga yana damun ta kenan sai kuma ga haihuwa yazo wata bakwai, yace eyya Allah ya basu lafiya ameen Dr nagode sannan Dr David din yafita. Yayinda shikuma ya kurawa *Habeeb* ido yana kallon shi cike da tausayi shi, ahankali yasauke ajiyar zuciya, aran shi kuma yana jinjina irin son da *Habeeb* din yakema *Deeya ,* wanda bai taba tunani yakai haka ba, Dasauri yamike yasa aka maida su wani lafiyayyan daki, inda ga bed din *Deeya* gana *Habeeb* yayinda bed din twice ke tsakiyar su, sannan ya zauna kusada bed di *Habeeb* yana kallon shi. ******** *Jana* kam dakyar tatashi tayi Wanka ta nayi tana zubawa ado zagi ta uwa ta uba, tareda yi masa fatan allah yahada shida bala'i da masifa arayuwar shi, *_Nikam nace aikam yana ce ya hadu dasu_* inda takareshe fadi dacewa shege mugu, kuma dole sai yadawo mata da 'dan ta duk gidan uban da yakai shi. Aban garen kaka ma haka abin ya kasan ce ganin shuru ado bai dawo ba, har ruwan da aka sawa Junior yakare yasa take tafaman dura masa zagi musamman da likita yace yakawo kudi za'a kara siyo wani ruwan adaura masa, aikam nan tadinga masifa tana fadin to ita ina ta ga kudin me yasa da ubanshi yana nan basu tambaye shiba, sai ita da naira dari kawai tafi karfi kuma wlhy bazata bayar ba wata nurse tace yabayar bai isa bane tace to ai sai su sannan nayi, likitan yace to shikenan sutafi gida an sallame su haka tadauki Junior tagoya shi dakyar don baya iya tafiya suka fito. Sai masifa take ta tare adaidaita suka hau, koda suka isa gida taciro naira dari taba me mashi yace hajiya kudin fa saura naira dari, cike da masifa tace to sai kazo kakwata wannan din ma ai dolece tasa na baka saboda kar ya hanani kwanciyar kabari, tashige gida tana masifa, Kai ya girgiza tareda fadin Kai Allah yara ba mu da jarabbun tsofaffi sannan yaja mashin din shi yatafi. Ado kam koda suka isa station dasu basu kyale shi ba, saida suka kara dukan shi shida jaga sukai masu Lilis sannan suka kyale su jaga dayaji wuya yace basu kadai bane, daya yana can yaje karbo kudin motar dasuka sace tadashi, Nan yafada masu gurin dasuke yayinda kwamishi yasa aje kamo mangal tareda mutumin dazaya siya motar. Alokaci numfashin ado ko fita sosai ba yayi saboda tsabar azaba amma aranshi jiyayi kamar ya tashi yashake jaga, saboda bakin cikin fada masu inda mangal yake cikin sa'a aka iske mangal gurin shida mutumin, aka damkosu aka tafi dasu station suma dukan akayi masu sannan aka watsa su asell har sai Oga *Habeeb* yaje. ********** *Harees* kam yadade zaune yana kallon *Habeeb* sannan yamike yafita yanufi office din shi, dasauri *Hafeez* yajuyo kasan cewar nan kusa bar shi, cike da tashin hankali yace Hmm ta haihu?.. kai ya gyada masa ajiyar zuciya yayi tareda fadin alhamdulillahi me aka samu suna lafiya itada baby?.. nan yafada masa duk abinda yafaru jikinsa asanyaye yace yanzu duk sun kwance?.., yace "eh amma Insha'allah zasu farfado lafiya, yace Allah yasa yakuma basu lafiya yace ameen yanzu katafi gida kasanar dasu kasan basun muna asibiti ba yace haka ne fa, to bari naje, yace Ok sai kadawo tare suka fita shi yanufi gida shi kuma yanufi dakin da su *Deeya* suke kwance. Yana shiga dakin ya'iske *Habeeb* yafarka yana kokarin fisge Karin ruwan da aka sa mashi, dasauri ya karasa gurin shi yana fadi. Dan'uwa me kake shirin yine haka?...dagokai yayi yazuba mashi kyawawan idon shi dasu kayi jajir, sannan yamayar da idon kan hannu shiya fisge igiyar aikam saiga jini sharrrr yana suna kasa. Dasauri *Harees* yakama hannun ya danne inda jinin ke zuba, tareda fadin innalilahi! haba don allah meye haka ne?.. to waima ina zakaje ne?. kai bakaga baka da lafiya ba ne... Cike da'isa da masifa yace wai me ka karanta ne ma?.. cike da mamaki yace ban gane me na karanta ba?..tsaki yayi cike da takaici yace naji kamar ana kiran ka wai Dr *Harees* KO?.. baki da hanci yasaki yana kallon shi sai kuma ya watsa mashi harara yace au dama abinda kake nufi kenan dame na karanta?..,to ban saniba dan raini hankali kawai dama Kai Wani lokacin iskancin ka yawane dashi wlh dalla nika kwanta na gyara maka wannan ruwan daka fisge saboda tsabar fitinar ka data motsa, Hararan ya watsa masa cikin bacin rai yace mlm bazan kwanta din ba amsa zaka bani, batamun lokaci zaka tsaya yiba saboda inada abinyi kaji ko?..yace hum aikam ni banda abin yi sai kai, to ai kafi kowa sani abinda na karanta. Dr *Harees* kuma da ake kirana aiba wai bane tabbas nidin cikakken likita ne wanda kaine sheda, tunda agaban ka nakarbi takardan shedar zama Dr ko?... tsaki yayi cike da masifa yace to lallai kakoma ka karo karatu domin dai baka iya komai ba, kasani *Leemah* ta bata mutu ba don haka zanje na dauke ta nakaita wani asibitin inda kwararrun likitoci suke suduba mun ita, yakareshe fadi tareda ture hannun *Harees,* Dasauri yarike shi tareda fadin aikam fa ban iya komai ba musamman idan numfashi mutun yatafi, to duk duniya babu kwararran likitan dazaya dawo da numfashin nan idan ba Allah yabashi ikon hakan ba, lallai kam *Leemarka* bata mutu ba dogon suma tayi ta kuma farfado da yardan Allah. Wani mahaukacin ajiyar zuciya ya sauke dasauri yace Allah nagode maka yanzu tana ina?..yace gata can yafadi tareda nuna mashi inda ta kwance saidai tana bukatar hutu, kamar yanda kaima kana bukatar hutun so kwanta na gyara maka ruwan. Cikin sanyi murya kamar ba shine ya gama masifa yanzu ba, yace pls dan'uwa I want to see her kaji?. cike da tausayi shi yace muje kaganta, Da taimakon *Harees* din suka isa wurin bed din dama sufa jiri sai kwalar *Habeeb* yake sosai, kuri yai mata da ido yana kallon kyakkyawa fuskar ta yanaji sonta da kaunar ta suna sake shiga jinin da jijiya da bargon shi, ahankali yakama lallausan hannun ta dayai matukar dumi yarike yace don Allah *Leemah* ta karki tafi kibarni kini?.. zaya sake magana ahankali *Harees* yace idan ka matsa zata farka ba'akan ka'ida ba, kuma hakan zaya iya haifar mata da matsala wanda nasan bazaka so hakan bako?..kai ya gyada alamar "eh yace yauwa to barta tahuta kaina muje ka huta idan kuka tashi sai kafada mata abinda zaka fada mata kaji?..cikin sanyi murya yace to. Har zasu wuce bed din twice Cikin zolaya *Harees* yace dan'uwa wai me kake nufi ne?.. da bazaka ga twice baby boys dina ba, koda yake nagane haushin su kakeji saboda ta sanadiyar zuwan sune kake kokarin rasa *Leemarka* ko?..yakareshe fadi tareda daga net din da'aka zagaye su dashi, yace ga *KYAUTAR* da Allah yabamu wanda kai ko sau daya baka kalle su ba, saboda kanajin haushi zasu rabaka da *Leemarka* KO?... shin idan da hakan ta kasan ce laifin sune ko?... Dasauri ya kalli *Harees* din sai kuma yamai da kallon shin kan kyawawan twice dinsa da suke matukar kama dashi, tamkar yayi kaki sai barcinsu suke abinsu gwani sha'awa saidai basu dawani girma, tsawon lokaci yana kallon su yanajin son su da kaunar su yana ratsa shi, saidai so da kaunar dayake yi wa maman su yaninka nasu sau babu adadi, Ahankali yasaki lallausan murmushi wanda rabon da *Harees* yaga yayi irin sa har ya manta rana, sannan ahankali yace... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹meenat Lufhat🌹 [11/9, 10:17 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 8⃣2⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ A ah dan'uwa banajin haushin su" ko kadan, sannan kuma koda Allah ya kaddari hakan aiba laifin su bane, asalima nine me laifin da kaunar maman su tarufe mun ido har na manta dasu. yace uhum dan'uwa kenan ai basu kadai ka manta ba, kowa da komai ma ka manta, kaidai *"Leemarka* kawai, shin dan'uwa wani irin so kake yima Queen of beauty ne haka?... pls ka fadamun domin yau nasha mamakin ka yanda duk ka birkice, yes I know u love her so much saidai banyi tsammanin kaunar da kake yi mata yazarta wanda nasani ba. Yace dan'uwa indai akan kaunar *Leemah* ta ne zakaga fiye da abinda kagani, ni kaina bansan irin kaunar danake mata ba saidai nasan abu guda, wato so da kaunarta ajinina yake wanda ya dade dayiwa ZUCIYATA illah, dasauri yace illah kuma?..murmushi yayi me kayatarwa yace "eh ba illah me cutarwa ba, cike da mamaki yace au dama akwai illar da bata cutarwa?..cikin sanyi murya yace au Kai baka sani ba?..yace a ah nikam ban sani ba, yace to bari kaji illah mara cutarwa, kaga dai ina daya daga cikin mutane masu matsananciyar sha'awa wanda kai kasan haka ai?...kai ya gyada alamar "eh, yace yauwa sai kuma ya lumshe ido tareda yin shuru na dan lokacin sai yabude idon sannan yace dan'uwa kasan me?..."a ah sai kafada, yace yauwa kaga dai *Leemah* ta tasiye zuciya ta da abubuwa masu matukar yawa, nafarko tun ranan da muka kasan ce abu daya ni; da *Leemah* ta ban taba nemanta ta kiyarda ba, dan'uwa idan zan nemi *Leemah* sau goma ashimfida ta, zata zo kuma bazata taba nuna mun gajiyawar taba, wanda akarancin shekarun ta bukata ta tayi mata yawa amma haka take kokarin biyamun ba tareda gazawa ba, wanda na tabbatar idan watace bazata iya hakan ba, bayan haka duk abinda nakeso tanayi mun batason bacin rai akoda yaushe burinta shine ta faranta mun, idan nace banason abu to tabarshi kenan kasan tunda tasamu ciki bata iyacin abincin data dafa da kanta?... amma haka zata tashi tadafa mun wanda wani lokacin da kyar take gamawa, kuma duk don ta kyautata mun Wani lokaci idan nace *Leemah* ta kibari banason fakina wahalarda kanki akaina, sai tace" indai zanyi farin ciki to shikenan kuma duk lokacin da zance mana nabaro abuja zanzo bauchi, to zan iske ta girkamun abinci kala-kala masu kyau kai itadai burinta akoda yaushe ta kyautata mun, hum kai dan'uwa abubuwan da *Leemah* ta takemun suna da yawa wanda idan nace zan fada maka su to zamu kwana bangama fada makasu ba, don haka wannan shine illar da kaunar ta yaimun wanda ba cutarwa, Shin Dan'uwa don Allah meyi maka irin wannan kyautatawar arayuwa kaga kana nema rasashi yaza kaji?.. yace gaskiya dole mutum taji ba dadi ya birkice kai yama shiga wani hali ba tareda yasan yayi hakan ba, yace yauwa kaima zaka fada Shiyasa bana fatan ta mutu tabarni, domin idan har hakan zata kasan ce to akwai matsala saboda wlhy Zan shiga wani irin mawuyacin hali karshe na bita domin rayuwa babu ita wlhy zaiyi wuya agareni. Cike da tausayi yadafa kafadar shi yace haka ne dan'uwa nagani kodaga bacewar ta, saidai kasani, babu matsala ga abinda Allah ya rubuta zaya samu bawa, Kai musulmine ka yadda da Allah da manzon shi ka kuma yadda da kaddara me kyau KO Mara kyau don haka sai kayi imana da duk abinda yasamu bawa to haka Allah yaso, cikin sanyi murya yace haka ne nagode da tunatarwa. Yauwa to yanzu yima twice dina Addu'a ahankali ya duka ya dauke su yai masu Addu'a daya bayan daya, sannan sukaje yamai da mashi ruwan tareda yimashi alluran bacci bayan yagama sannan yace to sleep better *Habee-Leemat* murmushi yayi cike da jindadi ya lumshe ido sannan yace Ok" thanks and take care of her before I wake, yace karka damu I will do it insha'allahu nan take wani barci me nauyi yadauke shi, Kai ya girgiza yace Kai! irin wannan kauna haka to Allah yabar ka da *Leemarka* har karshen rayuwar ku ameen ya allah sannan yafita. *_Nima nace ameen kuma readers kuce ameen_*☺ Cikin kankani lokaci yan'uwa suka cika asibitin har da Abba da Baffa al-mustafa, amma banda baffa da lnna sukam sunce tunda yan'uwa sunje tosu basai sunje ba, Saidai *Harees* yace adinga shiga daya bayan daya ana ganin su, saboda kar hayaniyar mutane yatashi gashi kuma suna bukatar hutu, Haka akayi saidai *Feeya* da Hajiyarmu kam dasuka shiga su kaga yanda *Deeya* takoma gakuma halin datake ciki, aisai suka fara kuka har jikinsu na rawa saida aka fitar dasu daga dakin, kasan cewar tare suka shiga, sosai yan'uwa suka tausawa halin da suke ciki musamman *Deeya* don haka suke ta zuba masu addu'a allah yabasu lafiya, twice kam kamar za'acinye su don so da kauna musamman *Feeya* da Hajiyarmu kasan cewar sukam dama komai nasu akan *Deeya* yafina kowa, akam cikin kankanin lokaci aka shirya twice cikin wasu kayan sanyi kalar ja da ratsin yalo masu kyau, Bayan kowa yaga su yai masu addu'a tareda fatan allah yaraya su akan sunna ya albarkaci rayuwar su, sannan akai mai dasu aka kwantar saboda *Harees* yace kar acika jagulasu tunda sudin bakwaini ne, kuma duk abinda ake suna ta barci abinsu da'alama yaran bamasu rigima bane. Suna nan zaune har bayan isha'i basu farka ba, hakan ne yasa hankalin yan'uwa yafara tashi, musamman Hajiyarmu da *Feeya* saida *Harees* yace karsu damu koda sun kai gobe basu farka ba, babu komai duk cikin samun sauki ne don haka hankalin su ya kwanta. Shiyasa suka tafi gida sai gobe zasuzo inda aka bar Hajiyarmu da goggo Lanti zasu zauna da'ita tareda kula da twice, shikam *Harees* dama nan zaya kwana dole don haka *Feeya* da *Harees* su basu tafi gida dawuri ba sai 11:00pm sannan. ******** *_Washegari_* ********* Da misalin 10:30am *Habeeb* yafarka *Harees* ya taimaka mashi yatashi ya zauna idon shi na kan bed din *Deeya* Dasauri yace dan'uwa har yanzu *Leemah* ta bata farka ba?..yace "eh amma fa babu matsala zata iya farkawa koda wani lokaci, ajiyar zuciya yayi Ok", yace yanzu ina ke yi maka ciwo?..fuska ya yamutsa yace kai na saidai ba sosai ba sannan banajin karfin jikina, yace sorry yanzu tashi muje kai wanka ko kaji karfin jikin sannan kazo karanka sallolin da'ake binka sannan na auna BP naka, yace Ok saida yaje yaga *Deeya* yadade tsaye akanta yana kallonta yanajin kaunar ta nasake 'karuwa acikin ran shi, ahankali yashafa kanta yaimata addu'a bayan yagama sai yaimata kiss agoshi, sannan yaje yashiga toilet yai wanka tareda dauro alwala yafito sanye da jallabiya brown wacce *Hafeez* yakawo mashi, balaifi yadanji karfin jikinshi bayan ya'idar sallah sannan *Harees* ya auna jininshi balaifi ya sauka ba kamar da ba, bayan yayi dan rubutu a file sannan ya kalli *Habeeb* yace tashi muje gurinsu Hajiyarmu yace sun zo ne?.yace "eh ainan suka kwana cike da mamaki yace suna ina?..yace suna nan adakin dayake kusa da wannan har su Mamu duk sunzo kaga idan kun gaisai sai kakarya sannan kasha magunguna Dasauri yace to *Leemah* ta fa waza yatsare ta?.. yace Allah wanda dama shike tsare da'ita, goshi yadafa yace to ainasani ina nufin wanda zaya tsaya adakin kafi mudawo koda tafarka, yace Oh! kamar nurse kake nufi ko?..yace "eh karka damu akwai nurse da nayi wa magana, yace Ok har zasu fita saiga wata nurse tashigo gaida su tayi *Harees* ne ya amsa tareda fadin yauwa, sis Balki kafin nadawo idan ruwan yakare kisa mata wani pls kiyi yanda nace tace to idan kuma kinga da matsala ki kirani ina wannan daki dake kusada wannan, tace ok sir sannan suka fita. Da sallama suka shiga dukkan suka amsa mamaki ne yakama *Habeeb* gani yan'uwa cike da dakin kasan cewar duk sunzo, aikam ba karamin dadi yaji ba daya gansu tsugunna wa yayi yagaida su goggo Lanti suka amsa tareda tambayar shi yajiki?.yace da sauki, sannan yamike ya zauna akan kujera, yayinda yan'uwa suke ta gaida shi yana amsa wa *Feeya* tace Hmm *Habeeb* na hada maka coffe?. kai ya gyada mata domin wata irin yinwa yakeji, bayan ta hada tabashi yana cikin sha sai *Harees* yadauki remote din t-v tareda fadin bari muga labarai. yana kunnawa ana fadin a yau ne aka samu Labarin jiya yan sanda sunyi nasaran kama barayin da suka sace matar *Senate Habeeb,* yanzu haka suna hannun yan'sanda, yayinda ita kuma matar Senate take kwance a gadon asibiti ba lafiya bayan ta haifi tagwaye duk maza, to muna ta ya Senate murna ganin matar shi tareda samun karuwa sannan muna taya shi addu'ar allah yaba matar shi lafiya tareda dukan al'umma da basuda lafiya, wayan da kuma suke da'ita allah yakara masu lafiya ameen, duka dakin aka amsa da ameen yayinda *Habeeb* yayi tsaki tareda fadin kai allah dai yasa wake wato shi dan siyasa duk abinda zagayi arayuwar shi sai kowa yasani?...Hajiya tace to meye dan kowa yasani?.. yace hum wato shi baya da sirri kenan KO?.. tace to ba gashi yanzu anyi maka addu'a ba, ita kuma dama addu'a wani lokaci sai kayi Allah bai karba amma idan wani yayi maka sai kaga an karba, yace haka ne Hajiyarmu amma nasan bazaki gane ba yanzu kinga maganar nan zuwa anjima zakiga yan jarida sunzo sun cika mutane da tambayoyin iskanci yakareshe dayin tsaki, Sannan ya mikawa *Feeya* cup din tareda sauran coffee, karba tayi tareda fadin azubo abinci?..cike da hassala yace bana bukata dasauri *Harees* yace "ah! dakata mlm aiba ita takar zomon ba, Hajiya tace ko ratayama ba'a bata ba *Harees* yace kaji gaskiya kam daga mun taimaka maka sai kafarayi mana ihu, shikam shuru yayi tareda lumshe ido ya jingina kaida bango, aranshi ya najin haushin duk abinda zaya yi ko yasame shi sai anyada shi agari. dakarfi aka banko kofar dakin hakan ne yasa duka dakin suka kalli kofar harda *Habeeb* da tuni yabude ido dasauri, nurse Balki ce jikinta na rawa cikin tashin hankali tace... *_Slm readers don Allah ku cigaba da hakuri dajin shuru, insha'allahu mun kusa kai karshen Labarin nagode._* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meeenat Lufhat🌹 [11/9, 10:18 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 8⃣3⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Sir tafarka saidai tana jijjiga sosai nayi kokarin tsayar da'ita amma nakas....aibata karasa ba *Habeeb* yai wani irin mahaukacin mikewa zumbur kamar wanda aka tsirawa allura bazato aikam kafin kace me har yabar dakin, dasauri *Harees* yabi baya shi nurse Balki ma tabisu yayinda duk yan'uwa suka tashi tsaye, cike da tashin hankali suna me Addu'a samun sauki ga *Deeya*. Cikin tashin hankali suka shiga dakin dasauri *Habeeb* ya karasa gurin ta yarike hannun ta, yayinda *Harees* yafara bata taimaka cikin gaggawa, sannu ahankali tadaina jijjagan sannan numfashin ta yafara tafiya dai-dai yanda yake hakan ne yasashi cire mata oxygen din, ahankali take kokarin bude idon ta hakan ne yasa *Habeeb* kara damke hannun ta cikin nashi, muryar shi na rawar yace pls open u eyes *Leemah* ta kinji?..ahankali ta bude idon sai kuma ta lumshe idon yayinda hawaye ke gangarowa tagefen idonta, can sai bakinta yafara motsi, Dasauri yakai kunnan shi saitin bakin ta tareda fadin sannu sannu *Leemah* ta meki keson uhum?..jiyayi tana salati can kuma saita furta Hmm na, dasauri yace gani nan kusada ke, still idon ta rufe take kiran hmm ta tana kuma jujjuya Kai shikuma sai fadin yake gashi kusada ita saidai ga dukkan alama banajin shi, can kuma saita furta Hmm ta dakarfi tareda zabura zata tashi dasauri ya rungumeta tareda fadin *Leemah* ta gani nan tareda ke kinji?.. ajiyar zuciya tadauke dakarfi tareda rungume shi sosai jikinta sai kerrrma yake sai kuma tasaki kuka, cikin rawar murya tace Hmm na mutafi gida mutafi gida mutumin can mugune yanata bani wahala kuma yace zaya kasheni, pls Hmm na ka dauke ni mutafi ida inajin tsoron shi, I don't want to see him again kaji?.. ajiyar zuciya ya sauke tareda shafa bayan ta Cikin sigar lallai shi yace it's Ok it's ok my *Leemah* stop cry l'm here with you no body can hut u again kinji?.,ahankali tadago kai ta kalleshi tareda shafa sajen shi still hawaye na gangarowa kan fuskar ta yatsa yasa yana share mata, cikin sanyi murya tace u are my sweet Hmm ko?... yace yes I'm u sweet Hmm u are my honey *Leemah* right?... yakareshe fadi tareda sakin lallausan murmushi, itama murmushi tayi tace yes. Sai kuma ta kwabe fuska tareda dafa goshin shi tace Hmm na bakada lafiya KO?...yace *Leemah* ta yaza'ayi nayi lafiya bayan baki tareda ni umuh?.. Ke bakinsa rashinki agareni babban matsalane arayuwata ba?...kuma aikema aibaki da lafiya so nima aidole nayi rashin lafiya tunda abokiyar rayuwata batada lafiya, so yanzu fadamun ina ke yi maki ciwo?... ahankali tace kai na sannan inajin yinwa sosai tafadi tana yamutsa fuske tareda shafa cikin ta jitayi wayam bakamar yanda yakeba, hakan ne yasata kallon *Habeeb* dasauri wanda shidin ma ita yake kallon fuskar shi daukeda annuri, fuska takwabe tace wayyo Hmm na shikenan yacire ma my sweet *Feeya* baby ta, dama yace" zaya fasa ciki na yaga abinda ke ciki, ta kareshe fadi hawaye nasake zubowa, dasauri yace "a ah *Leemah* ta ki daina wannan kukan banaso, tace to to Hmm na nadai na amma ai yacire unborn baby ko?..tunda banga shiba yace "a ah shidin aibai isa yacire ajiyar da Allah yayi acikin *Leemah* ta ba, tace to Ina Cikin?.. dariya yayi tareda Shafa cikin ta yace ga cikin nan abinci ki kuma Allah yanufa kin haifi twice lafiya, baki tabude tareda zaro ido cike da mamaki tace Hmm na twice nahaifa kuma a seven month?.. cike da farin ciki yace yes *Leemah* ta suna nan duka maza kuma lafiyar su lau nagode *Leemah* ta Allah yai maki albarka ciki sanyi murya tace Hmm na don't thank to me thanks to almighty Allah, yace yes I thanks to him since kuma zan cigaba da gode masa har karshen rayuwata yakareshe fadi yana kokarin had'e bakin su. Dasauri *Harees* yai gyaran murya wanda dama tuni suka zama yan kallo shi da nurse Balki, ahankali *Habeeb* yadago kai ya kalli shi tareda fadin Oh! Dr *Harees* ashe har yanzu kana nan kenan?.. harara ya wata mashi yace "a ah ban ma zoba tukun kaji dan rai ni hankali kawai, kawani manta wa da mutane agurin sai zuba soyayya kake kai adole ga Mr Love ko?.dariya yayi yace sorry aikasan soyayyar ta ajinina yake, shiyasa idan ina tareda ita kaina ma manta wa nake dashi, yace wato balle wani ko?..yace yauwa ashe dai kaga ne, yace tun yaushe nagane baban soyayya to ai sai kayi mata ahankali tunda kagadai bata da lafiya, ke kuma sauran kibiye masa ya cika ki da surutu har kanki yakara yin ciwon, tunda shi na kula idan yana tareda ke bakinshi zuba yake kamar anbude fanfo tsabar surutu. Dariya sukayi har da *Deeya* cike dajin kunyar *Harees* taboye fuskar ta akafar *Habeeb,* *Harees* yace to yallabai dan gyara na dubata ko?.. murmushi *Habeeb* yayi tareda gyarwa nan ya auna BP ta inda yaga yasauka sosai yai rubutu a file sannan ya tambaye ta yanzu inake mata ciwo?..tace kai amma ba sosai ba yace sorry zaya daina idan kin shi magani, Kai ta gyada tareda kallon *Habeeb* Wanda shidin ma ita yake kallo fuska dauke da annuri yace ya'akai ne honey ta?.. Cike da shagwaba tace hmm na Inajin yinwa kuma inason ganin my sweet *Feeya* da Hajiya ta dakowa dakowa nayi kewar su sosai, yace Oh! sorry yanzu zaki ci abinci kuma zakiga su sweet *Feeya* suna nan sunzo suma sunyi kewarki sosai, sannan ya kalli *Harees* yace pls kace su shigo su ganta *Sofee* ta hado mata tea me kauri da abinci, Oh! da brush kaji?.. Cikin irin girmama wannan da yaro keyma boss dinshi yace angama ranka yadade, Mrs senator hamman safiyya angon Halimatus-sadiya Baban "safina da "Affan namijin duniya na Dr *Hareesu,* au na manta inji ance sai yaje yakaro karatu sannan zaya cika Dr to yanzu za'a taimaka mashi ne yakaro karatun KO?. yakareshe fadi tareda dan rusunawa, Cike da farin ciki *Habeeb* yake dariya sosai irin wanda yadade beyi ba, cikin Wani irin nishadi da yakeji yace godiya nake na baka KYAUTAR mota kaji hamman Halimatu-sadiya, angon sofee baban Rabi'atul adawiyya baban twice, likintan *Habeebullah* bakada bukatar zuwa karo karatu domin u are the best Dr in word, ido *Harees* yazaro tareda fadin really?..dariya *Habeeb* yayi yace yesss! yace kai amma naji dadi na kuma gode don haka bari nayi sauri na cika aikin Oga yakareshe fadi tareda nufar han yar fita dasauri yana dariya, su ma dariyar suke yayinda nurse Balki tabi bayanshi tana dariyar zuciyar ta cike da sha'awar su. Cikin lokaci kankani yan'uwa suka cika dakin suna gaida ita tana amsa wa cikeda farin ciki, *Feeya* Da Hajiya kam kamar zasu cinye ta don kauna, bayan tayi brush tasha tea sannan aka zuba mata lafiyayyan tuwan farar shinkafa, da miyar kuka dataji kayan cikin rago ta man shanu kamshi sai tashi yake tare suka ci da *Habeeb,* suna ta zuba santi aikam sai dariya ake masu kwanan su biyu asibiti *Harees* ya sallame su ganin sunji sauki sosai saima soyayya, suke zubawa abinsu batareda sun damu da mutanen dake gurin ba. Koda suka koma gida abokan arziki nata zuwa gaida su, lnna da Baffa kam dakyar suka shiga ganin *Deeya* saboda tsabar kawai ci irin nasu, aikam *Deeyar* sai fushi take ta naturo baki saida Baffa yai lallashi tukun tareda fada mata Kala mai masu dadi aikam sai dariya take tana zuba mashi shagwaba yayinda lnna keta hararan ta, tareda fadin wai tagirma amma batasan ta girma ba. Naran suna twice sukaci sunan Abba da Baffa sai *Feeya* tace aringa kiran su *Haneef* da *Haleem,* mejego tayi kyau har tagaji itada *Feeya* suna tasa kaya iri daya gwani sha'awa, shima angon jego yayi kyau sosai suma kaya iri daya suke sawa shida *Harees* kai anyi shagali sosai ranan *Habeeb* yayi *KYAUTA* har bai san adadi ba haka shima *Harees*. ******** Bayan sati daya dayin suna Wanda yayi dai-dai da sati biyu kenan da haihuwar *Deeya,* acikin sati biyu nan idan kaga *Deeya* sai kayi mamaki tayi kyau abin ta haka ma *Haneef* da *Haleem* sunyi shar abinsu gwanin sha'awa kamar ba yan wata bakwai ba, kasan cewar suna samun kulawa sosai a gurin Hajiya sai kuma akayi sa'a nonon *Deeyar* yana da kyau. Ayaune *Habeeb* ya samu zuwa police station saidai be iske D.p.o ba don haka yasa aka fito mashi dasu ado, wayan da gaba daya sun fita hayyacin su saboda dukan da suke sha kullun, *Habeeb* ya kallesu daya bayan daya sannan ya tsayar da kallon shi kan ado fuska had'e yace wanene yabaka izinin shiga rayuwata?. dakyar yace ba kowa, yace good kashi ga rayuwata akaro nafarko nayi maka gargadi amma bakaji ba saboda kaidin jakine, saika sake shigowa rayuwata akaro na biyu ko?. to inason ka bude kunne ka saurare ni dakyau zayi maka gargadi na karshe wato kar kayi kuskuren sake shiga rayuwata akaro na uku, idan kayi haka to ka shafawa kanka lafiya idan kuma ba kayi ba humm, Ina nufin idan ka sake shiga rayuwata akaro na uku to kasani zanyi maka abinda har ka mutu bazaka manta dani arayuwar kaba, don haka abinda yafi maka sauki shine kawai kasa aran kabaka taba sanin wani mutun wai shi *Habeeb* ba, Cikin tsawa yace kaji ko?.. dasauri yace to domin wani irin mugun kwarjini *Habeeb* yaima shi, yace yauwa bad man ka kyauwa maka ka, sannan yamike dasauri cike da kasaita ya kalli police din dake tsaye, yace kuna iya sakin su domin banida bukatar su, yace to yallabai amma sai D.p.o yadawo yace ok tareda fita dasauri police din yanayin mashi a sauka lafiya. koda da *Habeeb* ya'isa gida direct part din Hajiya yanufa da sallama yashiga babban falon saidai bai iske kowa ba don haka yanufi falon sama, *Deeya* ce zaune ita kadai ta zuba ta gumi tana sanye da riga da sike na wata koriyar atamfa me ratsi yalo tayi mata kyau fuskar ba kwalliya, saidai hakan be hana kyanta fitowa ba, saidai kallon daya zakai mata kaga ne tana dauke da damuwa, sai kamshi turare take zubawa sai sallama yake amma bata amsa ba hakan ne yasa dasauri ya'isa gurin ta, ya zauna tareda girgiza ta aikam tayi firgigit tareda sakin ajiyar zuciya. ahankali tace Hmm na sunnu da dawowa yace yauwa *Leemah* ta, tunanin me kike ina ta sallama baki amsa ba umuh?.. cikin tsananin damuwa tace?... Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat Lufhat🌹 [11/9, 10:18 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 8⃣4⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Hmm na yace na'am my honey *Leemah* ya'akayi ne?.. tace umm.. sai kuma tayi shuru tareda tsura mashi kyawawan idanun ta, masu matukar tsumashi akoda yaushe dasauri yasa hannun ya tallabo kumatun ta, yace ah! *Leemah* ta wai me ke damun kine?.. Koda yake na kula dakefa kwana biyu nan kina yawan tunani, kuma idan na tambaye ki sai kice mun bakomai, kuma kinsan yawan tunani yana haifarwa da mutun matsala, sannan kinsan banason ganin ki cikin damuwa KO?..kai ta gyada alamar "eh yace OK" ke kam na kula kinason gani na cikin damuwa ko?.. dasauri tace "a ah hmm na, yace to fadamun abinda ke damu ki kinji tawan?.. Cikin sanyi murya tace to Hmm ta damafa wani abu nakeson tambayar ka shine fa nake tunani taya zanfara, ido yazaro cike da mamaki yace *Leemah* ta Ina matsayin mijinki shine kike tunani ta yanda zaki tambaye ni wani abin to saboda me?.. tsaya ma tukun yaushe mukafara haka dake umuh?..yakareshe fadi rai adan bace tareda kauda fuska gefe, dasauri ta juyoda fuskar tashi gareta, cike da shagwa ba tace Oh! oh! my sweet Hmm na don't angry with me pls Sorry kaji hubby na?.. yace Ok nayi aikin san *Habeeb* baya fushi da *Leemarsa* to amma fa karki sakeyi mun haka, duk abinda kike so just ask me kinji ko?..tawan yakareshe tareda sakar mata lallausan dariya, itama dariyar tayi tareda fadin ok thanks yace yauwa u wlm my dear so ask me?.. yakareshe fadi tareda rungumeta. tace Hmm na yace na'am my life Ina sauraran ki fadi..., tace Hmm na dama inason nace maka ya kamata "Aunty *Jana* tadawo da "Junior haka nan tunda hutu yakar...takasa kareshe fadi saboda dagota dayayi dasauri yana kallon ta fuska had'e yace dama saboda wannan ne kike zama kina dogon tunani?... tace Hmm n...dasauri yace look *Leemah* ta saunawa nafada maki banason kinayi mun maganar *Jana* eye?.. cikin kwantar da murya tace kayi hakuri shiyasa narasa taya zan yimaka magana, kasan Aunty *Jana* tanada sakaci idan ba anyi magana tadawo dashi" ba baza tayi tunanin kawoshi ba gashi ni bansan gidan taba danaje na dauko shi.... dasauri yace gidan takam bana fata kisani kuma har abada bazaki sani ba Insha'allah, tace Kai! Hmm na meyai zafi?..yace komai ma indai akan *Jana* ne tace da harna fara tunani naje can gidan su aikaini...yace dako shine laifi mafi girma dazakiyi mun arayuwa ta, cike da tsoro ta tazaro ido yace tabbas don haka karkiyi kuskuren aikata hakan idan taga dama takawo shi idan kuma bagani ba tarike shi ai danta ne, kuma koda Hajiya tayi maki magana kice nace a bar shi nima idan tayi mun magana haka zance. Cikin kwantar da murya tace to kayi hakuri hmm na idan nabata maka rai yace baki bata mun rai ba *Leemah* ta maganar tane banaso shiyasa tace to nadai kaji?...,ahankali ya mayar da'ita kirjin shi ya rungume tareda fadin shikenan dama shine tambayar?..tace umh! "a ah yace to menene?.. tace dama zan tambaye ka ne shin wanene "mutumin nan daya sace ni, kuma menene alakar ka dashi sannan naji kunyi maganar Junior wanda gaba daya ya daure mun kai sosai, shiyasa ma tun ranan danaji maganar nakasa sukuni sai tunani nake pls Hmm na kafada mun domin wlhy tsoron mutumin nan nakeji kar yasake yimani wani abun kaji?.. Shikam tunda tafara magana gaban shi ke faduwa domin baiyi tsamanin tambayar daza tayi mashi kenan ba. Murmushi yayi yace Kai *Leemah* ta irin wannan tambayoyi haka koda yake *Leemah* ta barrister ce, dole ta iya tambayoyi, murmushi tayi tace Kai hmm na yace yes, ki kwantar da hankalin ki babu abinda zaya sake yi maki yanzu haka daga police station nake, na kuma gargade shi akan karya sake kusku shiga ahalina kinji ko?..kaita gyada dai-dai lokacin da wayar shi tayi kara..dauka yayi yaduba inda yaga sunan D.p.o, ya kunna karan tanaji d.p.o yace Sir barka da war haka yace yauwa barka dai, sir ance kace asake su?.. yace "eh yace sir aimun shigar da kara kotu dasauri *Habeeb* yace wane zayayi shari'a dasu ni?.. impossible d.p.o banida lokacin da zanyi shari'a dasu akotu so ku sake su kawai, yace ok Sir amma dole sai hukuma ta hukunta su akan laifin da suka aika ta maka yace Ok tareda kashe wayar. Sannan yace yauwa *Leemah* ta bari nabaki amsar tambayoyin ki amma tsaya Ina Hajiyarmu take?...tace tana bacci yace Ok, inason ki nutsu ki saurare ni dakyau zan baki amsar tambayar ki, aciki kuma zakiji wata magana wacce bayan ni da dan'uwa da *Hafeez* babu wanda yajita kaf family Mu, so kema idan kinji banason ki fadawa kowa maganar kinji ko?..tace to tareda maida hankalin ta gareshi karanta kuma ta fadin to wannan wace irin magana ce da ba'aso kowa yaji?.. yace na farko bansan wannan mutumin ba cike da mamaki tace Hmm na ba kasan shi ba fa?..yace eh ban kuma nemi sanin koshi wane ba domin bani da lokacin sa, tace to menene alakar ka dashi da har ya sace ni yanata bani wahala, kuma yace" mun Kaine kayi masa duka har yai sanadin rasa kafarshi daya haka ne?.. Murmushi yayi me kayatarwa sannan cike da zolaya yace nadai gane aikin nan ta kaina za'a fara KO?.., dariya tayi tareda dukan shi kadan akirji tace Hmm na amsa my questions?.. yace yanzu kuwa gimbiyar *Habeeb* wato alakata dashi tasamo asaline, tun ranan da na kamashi da *Jana* suna aikata ZINA adakin ta... Wani irin mahaukacin zabura tayi cike da tsananin tsoron jin wannan mugun labarin, dasauri yamaida ita jikinshi tareda fadin easy easy my life, jikinta sai rawa yake cikin rawar murya tace Hmm na Aunty *Janar*?..yace yes kuma naji ance har yanzu data sake auren bata bari, Nan ya fada mata duk abinda yafaru har da jukan daya ma ado inda yace mata kin tuna wani lokaci da mukaje fadaman mada kikaga anfito dawani mutun?.. Kai ta gyada yace to shine wannan mutumin, tace hmm na yanzu aunty *Jana* da aure akanta ta aikata ZINA?... yace kwarai kuwa tana can tana aikata wa agidan wannan mutumin don ace shita aura, Kuma bari kiji wani abida *Jana* ta aika ta mun, nan yasake fada mata komai akan Junior ba dashi ba ne, Aikam sai tasaki wani irin kuka me cike da tsoro dasauri yace hey my *Leemah* kukan me kike?.. bata iya bashi amsa ba saidai kuka data cigaba dayi, aikam tuni hankalin shi yatashi sosai tareda tsoron kar wani yashigo KO kuma Hajiya ta farka daga bacci, ta tambayi dalilin kukan shikuma badaga gurinshi nakeson maganar tafito ba don haka dasauri ya dauke ta suka shiga daki sama bed ya'ajiye ta tareda yimata rumfa yafara share mata hawayen da harshe. Yana fadin pls ki daina wannan kukan haka mana haba my *Leemah* kinfa san banason jin kukan ki, amma shine kikeyi ko?..to meye ma nayin kuka umuh?..duk abinda tayi aikan ta tayiwa bani ba bake ba ko?.. kai ta gyada cikin kuka tace Hmm na Ina kukan cin amanar da "Aunty *Jana* tayima kane koda yake kanta tayiwa ta kuma ci amanar aure, wanda idan batayi gaggawan bari ba takuma tuba to tabbas idan har ta mutu cikin wannan kazamar rayuwa to lallai zata fuskanci mummunan hukunci gobe kiyama agurin Allah, Yace tabbas kuwa, tace to yanzu tunda kowa bai saniba saika rike Junior amatsayin Danka kaw...dakarfi yace bakida hankali ne?..akan wani dalilin zan rikeshi amatsayin Dana?.zata sake magana yace *Leemah* stop I can't, shuru tayi sai kuma ahankalin takai hannunta kan sajen shi tana shafawa cikin sanyi murya, tace pls i'm so sorry Hmm na if i hut u, amma don Allah kayafe mata kaji?...lumshe idon yayi tareda dora hannun shi akan nata yana ci gaba da shafa sajan nashi, cikin kasa lalliyar murya yace zan yafe mata amma saita fadima family ta danawa Junior ba D'ana bane, dasauri tace taya kake tunani zata fadi masu Junior ba danka bane umuh?...murmushi yayi me kayatarwa yace zata fadi ne, tace hum Hmm na kenan ta yasaza iya fadin wannan abin kunyar data aikata arayuwar ta yace aikam sai tafadi, zata sake magana yai saurin had'e bakin su tareda tura hannun shi cikin rigar ta. *_Nikam Ina ganin haka nayi saurin fitowa amma saida na labe nace Deeya karki yadda Hmm Habeeb yaimaki wayo da jariranki yan sati biyu😜_* ******* Aban garen *Jana* kam tun da taga an kwana biyu bata ga ado yadawo gida ba saika wai ta cigaba da holewar ta, inda bata tsaya akan Alh Barau kawai ba, duk Wanda yane meta saita yarda, do haka sosai take sheke ayarta tana samun kudinta tana shagalinta dasu, ba tareda tunanin komai ba, agefe daya kuma suna tabka madigo ita da shafa, kasan cewar tuni mijinta yamai da ita gefe yayi auren shi yakuma kwace yaranshi yaba amaryar, don haka yanzu ba kar wahala kawai take sha, aguri *Jana* ne kawai takejin sanyi idan sunyi tsiyar su sannan tabata kudi. *Jana* kam wani lokaci idan ta zauna takanyi tunanin to wai ina ado yaje shi Junior ne?.. can kuma sai tace Oho koma dai ina sukaje zasu dawo su sameta ne, yayinda ta daina zuwa gidan su saboda fadan dasuke yi mata akan ta nutsu ta zauna dakin ta, ta daina yawace yawace banza, musamman Baban ta sosai yake mata fada saboda ana yawan kawo mashi maganar ta. ****** Aban garen kaka da Junior kuwa sati daya yakwashe yana jinya cikin yardan Allah yaji sauki, saida yarame sosai sannan kuma baya da aiki sai na kuka tareda kiran Aunty *Jana* tazo ta dauke shi takai shi gurin Aunty *Deeya* da Lilin Daddy da Hajiya, yayinda kaka tayi ta masifa tana fadin to ita inata san wata aunty *Jano* da aunty *Deeyo* da lilu ne kome Oho, harda wani wai daddi to koma dai suwane sai kajira shegen ubanka yazo ya dauke ka yakai ka gurin su kaji, Shiyasa duk ya karkare ramewa kasan cewar abinci ma dakyar yake ci,koshi da taimakon makociyar kakan wacce ita CE ke basu abincin. *_Bayan wata daya_* ******* Sosai *Deeya* ta samu kula wa gurin Hajiya itada twice dinta su shi shar abinsu sunyi wayo gwanin sha'awa, har sunyi arbai'n tuni ta cigaba da zuwa school dinta kasan cewar tunin sun koma, saidai bata zuwa da twice din gurin hajiya take bari su har tadawo, kasan cewar basu da rigima, *Habeeb* ma tuni yakoma gurin aikin shi dashi da *Deeya* sai soyayya suke zubawa abunsu hankali kwance, kamar su cinye juna dan so da kauna, musamman *Habeeb* duk sanda zayako ma yakanji kamar yadauki *Leemarsa* sutafi tare. Ado kam tuni aka yanke masu hukunci zama gidan yarina wata uku aranan da aka yanke hukunci saida aka nunasu t.v duk yakunna t.v arana don kallon labarai to yagan su Baba da Deja ma sun gansu har da Bintan da jafaru amma banda *Jana* wacce take can tana yawon tarubar dinta kasan cewar yanzu har daukan ta alh barau yake suna zuwa yawo duk garin da zashi aiki, Hankalin iyayenta da yan'uwan ta ya tashi sosai dasu kaga ashe ado ne yasa ce *Deeya,* koda Baban ta ya aika akira ta ba'a iske taba atunanin su anguwa taje ko kuma yawon ta da tasaba saidai kuma har kimanin sati daya ana zuwa amma batanan abin yabasu mamaki to inataje?. Aban garen kaka da Junior kuwa tuni yaji sauki garau yakuma dangana darashin su Lili, duk dadai wata rana yakan danta ba rigimar sai ankai shi gurin su, yayinda ita kuma zatayi tayi mashi masifa dole yake yin shuru domin yaga bala'inta yafi nashi. Suna cikin haka ciwo yakama kaka wasa-wasa har takai sai ankwantar sai antayar, makociyar ta mutuniyar kirki itake tafaman kula wa da'ita. **** Su *Jana* kam ansamu duniya saida suka kwana goma sha biyar a Abuja suna sheke ayarsu sannan suka dawo, anyi jan bilitin Kai yashi uban attached gawasu farce roba da takara akan nata sannan tashefe su da bulun fanti, abun dai bakyan gani agurin ta kam haduwane da wayewa, direct gidan Shafa tanufa saida suka gama badalarsu sannan, Shafa tace ke! dalin ashe su ado ne suka sace matar *BB*,ido tazaro cike da mamaki domin batayi zaton hakaba, dasauri tace ke don Allah?.. tace allah kuwa nanta bata Labarin hukunci da aka yan ke masu inda takareshe da, fadin shawar da zanbaki kije kimatsa mashi yasake ki tunda kin samo kudi sai naraka ki gurin wani boka yaimaki asirin da *"BB* zaya mai dake dakin ki, sannan yayi maki wanda zaya sashi yasaki wnn shegiyar matar ta shi me kamada aljanu ko me kika ce?..,cike da matsanancin farin ciki tace... Muje A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat Lufhat🌹 [11/9, 10:18 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 8⃣5⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 _DAGA_ _MARUBUCIYAR_ *_DA SANNU_!* *_ZUCIYATA CE!_* *_AFSANA_* *_(Labari na)_* *_KYAUTAR ALLAH CE_* *_(Labarin Sadeeya)_* _SADAUKARWA_ *_GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)_* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ Kai! dalin shiyasa nake sonki wlhy haka za'ayi sai kuma ta bugi kirjinta da karfi tareda fadin tashiga uku to Ina "ado yakai mata "Junior?... kallon ta Shafa tayi cike da mamaki tace kina nufin tuntuni baki maida Junior gida ba?..cike da tsoro tace to aishi yadauke shi kuma bansan inda yakai shiba, nayi-nayi yafada mun amma yaki fadamun, tace cabbb to aisai kije yafada maki kije ki dauke shi kimaida shi" wlhy tunkafin asirinki yatonu, tace aikam yanzu bari natashi saida tabata kudi sannan ta fita daga gidan tanufi gidan ta. ***** Bayan tayi wanka ta shirya cikin wata atamfa koriya dinkin doguwar riga me hannun shimi, sannan ta daura dankwali tamkar wata tsohuwar kilaki sai tayafa wani matsiyacin gyale akafada wanda dashi da babu duk daya, Kai abinda ba sha'awa sannan ta rataya jaka ta fito gidansu tafara nufa tukun. Da misalin karfe 30:00pm ta'isa bako sallama tashiga gidan direct babban falonsu tashiga shima ba tareda tayi sallama ba, Baba da Dija ne zaune akan kushin Jafaru yayan ta da Binta yayar ta suna zaune akan kafet suna tattaunawa ne, akan yanda zasu bullowa Lamarin *Jana* na wannan kazamar rayuwar da tasa kanta ciki, Saboda sunji Labarin cewa tabi "Alh Barau ne domin sosai Jabaru yai bincike har yagano haka. Duk suka daga Kai suka kalle ta cike da mamakin shirin dake jikin ta, wanda amatsayin ta nayar musulmaj kuma matar aure bai kamata tayi irin shi ba, sai faman taunan chingam take cike da rashin kunya tace sannun ku fa tareda kokarin zama adaya daga cikin akushi din falon wacce ke kusa da dija. aikam Jafaru yadaka mata tsawa cike da facin rai yace kina hauka ne?.. sudin sa'annin kine dasuna zaune akan kushi shine ke mazaki hauki zauna saboda bakida kunya?.. fuska ta yamutsa tareda zama akasa tana dan gunguni, cikin tsawa yace daga kidan ubanwa kike?.. fuska yamutse tace ah! daga gidan mijina mana, har zayayi magana baban yadaga mashi hannun idon shi nakan ta yace Murjanatu Ina ki kake yau kimani sati biyu bake dakin ki umuh?.. gabanta ne yafadi domin batayi zaton sun sanbata nan ba to amma taya akai suka sani?..tsawan da Jafaru yadoka matane yadawo da'ita hayyacin ta, ke ba dake ake magana ba kinyiwa mutane banza cike da rashin damuwa tace Oh! ayya naje Kaduna ne bikin wata kawata, Baba yace ke! murjanatu kiji tsoron Allah wani irin bikine haka har tsawon sati biyu?.. tace "a ah baba to zanyi maku karya ne?..kai ya girgiza cike da takaici yace anya murjanatu kikason kigama da duniya lafiya kuwa?.. hum karya kam aitun kafin kikai haka kikeyi mana ita, wanda idan har baki barta bato tabbas ita zata halakaki arayuwar ki koda yake aikinma halaka rayuwar taki, yanzu ke a tunanin ki bamusan abinda kike aikata wa bako?.. hum wai ZINA! ZINA!! ZINA!!! fa Murjanatu shikika mayar abokin rayuwar ki da aure akanki mijinki nacikin wani hali, amma kika sakafa kika bi wani namijin har wata kasa kuna holewa, Kai! wa'iyazubillah!.. Kuka dija tasaki me cike da bakin ciki itama binta haka, shikam jafaru jiyake kamar yatashi yashake ta tamutu kowa yahuta, Cikin sanyi murya yace Allah ya shirya ki idan harke din me shiryuwa ce, idan kuma ke bame shiryuwa bace, ta Ina rokon Allah yayi maki abinda yadace dake murjanatu wannan ita ne Addu'an dazanyi maki domin dai babu irin abin da bama yimaki, daga nasiha har fad'a wanda daga karshema sai kika daina zuwa gidan sbd kar afada maki gaskiya KO?... to ki kwantar da hankali ki wata rana ma bazaki ganmu ba, yanzu Ina Muhammad?... jitayi gaban ta yayi mugun faduwa, cike da bacin rai jafaru yace ke! karkiyi ma mutane iskanci kinji ko bakiji ana tambayar ki Ina Junior ba?.. Dasauri tace umm sai kuma tayi shuru cike da hassala jafaru yamiki ya'isa gurinta yabanka mata wani uban shuri da kafa, aikam tasaki kara cikin tsawa yace kaji yar'iskar yarinya anamaki magana kinayi ma mutane banza, cikin kuka tace to ai ado ya dauke shi kuma bansan inda yakai shiba, cike da mamaki baba yace kamar ya yadauke shi akan wani dalilin eye?.. shuru tayi har jafaru zaya sake kai mata wani shurin sai Baba yace kyale ta tafadan mana dalili dayasa yadauke shi alhalin ba danshi bane don haka uhum muna jinki?. Dija kam jitayi gaban ta yafadi, cikin kuka tace niban dalilin shi nayin haka ba, Baba yace kar kike Murjanatu Dija ma tace wlhy karya kike, baba yace barta yanzu abinda nakeso dake maza kitashi kije ki sa "shi yafada maki inda yakai yaron mutane kidauko shi kikai shi gidan su kinaji ko?..dasauri tace to tareda tashi tafita. ********* Koda *Jana* ta'isa gidan yarin tafadi gurin wanda tazo bayan sun tambaye ta meye matsayin ta agurinshi, tafada masu sannan akafito mata dashi, gaba daya yafita hayyacin shi saboda tsabar wahala kallo daya tayi mashi yabata tausayi, sai kuma ta had'e fuska tareda kauda tausayi shi azuciyar ta, shi kam ado kallon mamaki yake mata naganin yanda ta koma lokaci kankani, yace ah! *Jana* ce sai yau kika tuna dani kenan?..tace umuh! yace gaskiya kin kyauta ashe kina nan?..fuska ta yamutse tace ga zahiri kagani, yace aikam naganki to ya'akayi ne meke tafe dake?..tace nazo ne kafada mun inda kakai Junior naje nakarbo shi, domin ina bukatar ganin d'ana kaji sannan kuma kabani takardan sakina dan bazan iya zama da marawo ba ehe yace ah! kai! haba?..tace kwarai kuwa aini bansan cewa dan hali ka koma yiba, kai girgiza tareda fadin saiga shikuma yanzu kinsani, tace ai shiyasa nazo kabani takardan sakina, yace aikam zaki samu yanzu, sai kuma yasaki wata muguwar dariya saida yayi me isarshi sannan ya had'e fuska tareda watsa mata mugun kallo, yace kedai kam muguwar dakikiya ce wlhy d'if-d'if-d'if kwakwalwar ki take sauna ina fada maki babu saki tsakanin mu amma bakiji ba, saboda kedin dakkwala ce to yanzu ma bari nasake fada maki idan duk mutanan duniyar nan zasu taru wlhy bazan sake ki ba, domin sunan auren mu mutu kara ba don haka saiki sake sabon shirin zama da barawo kinji kinji?..Junior kuma bazan fada maki inda yakeba, har zaya wuce tafisgo rigarshi tabaya dakarfi, cike da masifa tace ai wlhy baka isa ba, fuska had'e yajuyo yawatsa mata wani irin mugun kallo wanda yasata tasaki rigar dasauri domin wani irin tsoron shi ne yaka mata, murmushin mugun ta yasaki sannan yakwantar da murya yace aikam na'isa sosai kuma kisani idan nafito fashi da makami zanyi, ido tazaro cike da tsoro yace tabbas kuma takan wannan shegen tsohon mijin naki zanfara don wlhy duk wannan kurarin nashi basu shigeni ba saina rama, sannan yawuce yabar ta tsaye baki bude, da tagaji da tsayuwa tajuya jiki asanyaye ta nufi gida. ******* Wasa wasa saida *Jana* ta kwashi sati uku tana zuwa gurin ado akan yasake ta ya kuma fada mata inda Junior yake, amma yakiya daga baya ma sai yace da masu tsaran su suhana ta zuwa, don haka hankalin ta yai mugun tashi domin batason kowa yasan Junior ba dan *Habeeb* bane, tunda ado yace mata karya ne be fada mashi cewa Junior badan shi bane, haka ne yasa duk tafita hayyacin ta, dataga sun hanata shiga sai takoma basu kudi suna barin ta ganin shi saidai kuma tayi rokon tayi masifa tayi lallashi be fada matan ba, sannan beyi sakin ba kamar yanda takeso don haka duk yan kudin ta yakare gashi yanzu Alh Barau yace ta daina zuwa gurin shi, kasan cewar Jafaru yaje har gidan shi yamai gargadin ya rabuda ita kosu kaishi kara kotu, don haka komai yakwabe mata domin yanzu babu me kwasarta saboda wani al'amari da yasame ta, wato idan ta tsugunna tayi fitsari sai wani irin ruwa yana fitowa ta gaban ta me masifar wari, gawani mugun mafarki da takeyi wani koton mutun baki yana binta da gudu hannunsa rike da sharbebiyar wuka zaya caka mata, idan tana gudu sai taga zata fad'a wani katon rami yana ci da wuta, gashi kusan kullun sai yaya Jafaru yazo yaima fadan akan saita karbo Junior tunda shida kansa yaje gurin adon don yafadi inda yakai Junior sai cewa yayi atambaye ta tasan inda yake, shiyasa abubuwa sukai mata yawa ta koma kamar mahaukaciya. ***** Aban garen kaka da Junior kuwa abin gwanin tausayi domin suna cikin wani hali yayinda sosai jikinta yatsanan ta, danma makociyar ta na kula da'ita ba tareda gajiyawa ba yanzu kam ko abinci bata iyaci balle magana, sannan bata gane mutane abin sosai yadami matar kasan cewar batasan kowa nata ba, tsoron ta daya ma karta mutu ta barta da Junior Allah sarki wanda yanzu ya dangana darashi su Lili, bawon Allah saidai yakan zauna yayita kuka, wata rana sai matar nan me suna iyale ta lallashi tukun. ******* Aban garen su *Deeya* kam komai yana tafiya yanda yakamata, sosai suke gudanar da rayuwar su hankali kwance yayinda suka tsanan ta addu'ar neman tsari, ga makiya da dukkan wani abinki hakan ma iyayensu sosai sukeyi masu addu'a, don haka yanzu sunaji babu wani abinda zaya same su saidai kaddaran ubangiji wanda babu wani mahalukin daya'isa ya kauche mata. Yau juma'a tunda *Deeya* tadawo daga school bata zauna ba, saida ta tabbatar ta gama hadama *Habeeb* kalolin lafiyayyun abinci masu jida lafiya tareda abin sha Bayan ta shirya komai akan dinning table, sannan tashiga, wanka bayan tayi kwalliyar ta me tsari sannan ta shirya cikin wata bakar abaya me asalin kyau da tsada, Sannan tayi rolling kanta da gyalan abayar bayan ta feshe jikinta da turaruka masu asalin kamshi sannan tafita tanufi part din Hajiya. Tana shiga ta'iske hajiya na jijjiga *Haleem* dayake ta kuka, kallon ta hajiya tayi me dauke da harara fuskar hade ta tace... *_Second to the last page Insha'allah nagode sosai ,da kaunar ku gareni ALLAH yabar zumunci ameen👏🏽_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹Meenat Lufhat🌹 [11/9, 10:19 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 8⃣6⃣ WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 _DAGA MARUBUCIYAR_ *_DA SANNU_* *_ZUCIYATA CE_* *_AFSANA_* *_(Labarin na)_* *_KYAUTAR ALLAH CE_* *_(Labarin Sadeeya)_* SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* __________________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ __________________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem!!!*_ _NOT EDITS_ Yanzu saboda Allah hali dubu na tun dazu kuka dawo amma kika gagara shigowa kibasu nono su sha ko?...wai meyasa kikeyin haka ne umuh?.. kodan kinga suna da hakuri shiyasa ko?.., hum to bari kiji nafada maki ranan da duk kika cikasu, suka ture maki zaki sani ne ke bakisan halin tagwaye ba ko?..dasauri ta'isa gurinta cike da tsoro tace wayyo Hajiya ta me sukeyi?.., hararan ta tayi tareda cewa bansani ba nidai karbeshi kibashi yasha, tun dazu yake tafaman kuka karban shi tayi tareda turo baki sannan ta zauna yayida Hajiya fuskar ta had'e, taduka tadauki *Haneef* dake kwance akan dan keken shina jarirai yanata butsul-butsul da hannun dakafa da'alama shima nonon yakeso. Cikin wantar da murya *Deeya* tace eyya yi hakuri hajiya ta karkiyi fushi dani, kinga ko muna kan hanyar dawowa ne sai "sweet Hmm na yakirani yace" gashinan zuwa shine nashga na hada masa abinci, saida ta zauna sannan tace hum sarki me sweet hmm to Allah yakawo su lafiya, murmushi tayi tace ameen Hajiyar mu dai-dai lokacin da take kokarin ciro nonon, tana fadin sorry *Haleem* din mom *"Feeya* karbi kasha kafin mom dinka tazo tayi mun masifa nabar mata yaron ta yana kuka, bata gama rufe baki ba saiga *Feeyar* tashigo, da'alama maganar tafada akunnan ta domin kuwa cewa tayi aikin kyauta dakika barmun yaro yanata kuka, kallon ta *Deeya* tayi cike da mamaki tace wai dama kina labe ne?..hararan ta *Feeya* tayi tace "eh ina laben ne, tace to dai labe ba kyau "eheee don haka gara mutun yadaina ato yakareshe fadi tana dariya kasa-kasa, tsaki tayi tace ke ni rabani dawani labe labe kina nufin tunda muka dawo sai yanzu kika shigo zakiyi feeding din su?..hajiya ta mike tareda mikawa *Feeya* *Haneef* tace aikam sai yanzu tashigo, karban shi *Feeya* tayi yayinda Hajiyar tashiga daki tabarsu. kallon *Deeya* tayi tace wai da gaske sai yanzu kika shigo?..koda yake da gaske ne tunda gashi nan har wanka kikayi kika chanja kaya, tace yes! na tsaya hadama sweet hmm abinci ne shiyasa so bayan nagama nayi wanka to yaki kaga wanka?..ta fadi tareda dage mata Kira daya, tsaki tayi tace to bakiyi kyau ba dariya tayi tace dadin abin badan mutun nayi ba nayine sbd sweetie na, Wanda na tabbatar idan yazo yagani zaya yaba eheee, tace to ina ruwan wani eye?. tace ah! da duwanshi mana tunda gashi nan yakushe tafadi tareda yin gwalo, tace ke! na kula dake gaba daya kinfi damuwa da "Hmm *Habeeb* akan twice dina KO?.. tace Kai tawan ashe dai kinga ne, tace ke! *Deeya* watakullaha! takarashe mata da fadin hayyismakuntum my dear muji tsoron Allah adik inda muke, ke! kwarai da gaske nafi damuwa dashi sbd "shi nafara gani kafin su" ke! ni kyaleni da zancan yaran nan naki haka, ki fadamun inda kika barmun my "Affan boy?.. tace ban saniba idan kuma za'a shakeni ne sai na fadi inda yake to bismillah, tace ah! name ai zancen shaka be ta shiba kawai saita fisge nonon ta daga bakin *Haleem* aikam yasaki kuka dakarfi kasan cewar har yafara bacci, Dasauri tace wai meye kikeyi haka ne?..tace Oho! mlm amsa mun ina boy dina yake?..tace to dalla "yana gurin lnna ta sai ki bashi ya sha ko?., tace Oh! yanzu naji batu sannan ta cigaba da bashi nonon tanayi mata dariya, itama dariyar tayi tana fadin kai my sweet *Deeya* baki da dama sannan suka fara fira. Bayan tagama bashi yai bacci saita kwantar dashi sannan takarbi *Haneef* shima tana cikin bashi yai bacci, don haka ta tashi ta kwantar dashi dai-dai lokacin wayarta tayi kara tana dubawa taga *Habeeb* Ne, murmushi tayi tareda dauka video calla ne, kafin duk tayi magana yace my honey *Leemah* mun shigo fa, tace to alhamdulillahi Allah nagode maka daka dawo mun da my sweet Hmm lafiya, u are highly wlcm my real one lallausan murmushi yayi yace thanks dear, itama murmushi tayi tace sai kun karaso yace Ok tareda kashe wayar. Sannan ta kalli *Feeya* wacce itama kallon ta take gira daya ta dake mata tareda fadin, yadai mom din twice matar dr to nifa zanje natari habiby na don haka ga yaranki nan, Kai ta girgiza tace to sarki me habiby sai kin dawo amma fa akulamun da hmm na da kyau, murmushi tayi tace karki damu hakan aifarilla ne tace Oh! my sweet *Deeya* Allah ya shirya ki dariya tayi tace amin tareda nufa hanyar fita dai-dai lokacin da Hajiya tafito tace ah! ita kuma Ina zata?..tace hum Hajiyar mu kyale ta Hmm *"Habeeb* ne ya'iso shine zataje tarban shi, cike da farin ciki tace oh! hali dubu na kenan shidai wannan hmm din ba'a hada shi da kowa ba, tace shima aibe hadata da kowa ba domin idan kanason ganin bacin ran shi to kataba *Leemarsa,* yanzu zaku kwashi yan' kallo, murmushi tayi cike da jin dadi tace to aigara haka, tunda kulawar da be samu da ba yanzu yana samu aidole yaki hadata dakowa tace gaskiya kam hum ai wlhy sai yanzu hmm yasan yayi aure, tace aikam to Allah yabada zaman lafiya da zuri'a dayya ba, tace amin, kudai ta kula da mazajen ku dariya tayi tace to hajiyar mu, tace yauwa sannan ta zauna suka fara tattaunawa tsakani y'a da Uwa. *_Bayan kwana biyu_* ****** Ranan lahadi da misalin karfe 7: 30am na hango *Jana* tana tazabga uban sauri kamar mahaukaciya sanye take da zani daban riga daban, hijab din datasa yayi cumun-cumun kamar an kwato shi abakin akuya, kallo daya zakai mata kaga ne bata cikin hayyacin ta tana tafiya ta waiwaye kamar mara gaskiya, Sosai take sauri kamar zata tashi sama saida tayi tafiyar kusan awa daya da rabi sannan ta'isa anguwar su akafa, kamar koda taushe tashiga gidan ba tareda sallama ba direct babban falon tanufa Baba yana zaune yana kallon Labarin safe, kai yad'aga ya kalle ta sannan ya girgiza kai, yace ai sai ke wai sallama Murjanatu sai ta gagareki sai kace ba yar musulmain ba?..Allah ya shirya ki, zama tayi tana fidda numfashi kamar tayi tseren gudu fuska had'e yace lafiya ki kazo mana gida haka tunda uwar safiya ke! ashe bama nace Karna sake ganin ki gidan nan idan ba tareda yaron mutane ba?.. shine kikazo ba kuma tareda shiba sbd ban isa nafada maki magana kiji ba ko?..to tashi maza kifitar mun agida kinji ko?..Cikin tashin hankali tace baba kaimun rai wlhy bazan iya sake kwana gidan can ba sbd kullm sai nayi mafarkin wani katon mutun baki yana bina da wuka zaya kashe ni, yace Murjanatu kenan ke atunanin ki Allah bazaya hukun taki akan abinda kike aika tawa ba?.. hum to kinyi kuskure dole ne ki fuskanci mummunan hukunci agurin ubangiji wanda na tabbatar shine kika fara fuskata tun yanzu, hum ZINA fa kuma da aure akanki Murjanatu harda yaranki Kai ko bakada aure ai ZINA ba'a banyi bane, tunda Allah yahane mu da yinta amma ke kikeyi KO?.to kisani ni bazan zauna da mazinaciya agida na ba don haka tashi ki tafi gidan ki kuma ki, tabbatar kin kawo mun yaron mutane kinji. Cikin kuka tace Baba dan allah kayi hakuri har ado yadawo kuma wlhy na daina ZINA, yace dayafi maki alkhar dube kifa dan Allah dukkin lalace ke kodaga haka ma ai ya'isaki gane ZINA ba'abiyi bane, sai kuma yafara yimata nasiha me shiga jiki, cikin sanyi murya tace to baba inasan nafada maku wata magana amma sai agidan su *"BB* agaban shi da "iyayanshi harda yan'uwan shi dan Allah baba kaji?.. Shuru yayi yana kallon ta inda yahango nadama akwayar idon ta, cike da tausayin ta sannan yadaga kai ya kalli dija wacce tafito tunda zatayi tsaye tana jinsu yace tashiga ciki, kibata abinci ta karya sannan tayi wanka ta sake wasu tufafin dan banza muje da'ita gidan mutane haka ba, bari nakira yayan su yazo yakai mu tace to tareda tashi tashiga daki Dija kam tuni tashige daki. Waya yadaga yakira Abba Bayan sun gaisa yace mashi ga sunan zuwa shida iyalinshi don allah shima yakira iyalanshi sbd *Jana* zata fadi wata magana amma sai agaban Alh *Habeebu* da kuma su, yace to ba damuwa dama akwai meeting da sukeyi duk ranan yau da karfe 10 zuwa 11 don haka kowa zayazo Insha'allah yace to shikenan sai sun zo, yace to Allah yakawo su lafiya yace amin tareda kashe wayar sannan yakira jafaru yadama shi. ****** Misalin karfe 10:15am su *Jana* suka isa gidan su *Habeeb* direct part dasu Abba suka shiga sun'iske mutane cike duk kowa yazo amma banda *Deeya* da *Habeeb,* nan dai suka gaggaisa sannan suka zauna, *Jana* kam sai rarraba ido take alama *Habeeb* take duba. Abba yace wai yau lafiya har yanzu su na Allah basu shigo ba?. Kai *Hafeez* tashi ka dubosu,har da zaya tashi sai su kaji daddad'an kamshin turaren su wanda yariga su shiga falon, cikin nutsuwa suka shiga bakin su daukeda sallama *Habeeb* yana gaba rungume da *Haleem,* *Deeya* tana biye dashi rugume da *Haneef* sanye suke da wata ubansun shadda me ruwan gwal kallo daya zakai mata kane me tsada ce, irin dinki da wayayyu samari yanzu ke yayi, ita kuma dinki dogon riga tayi me stones work irin Wanda manyan mata yanzu ke yayi, yaran kuma sanye da wasu kyawawan riga da wando me ruwan ja da yalo gaskiya sunyi kyau sosai, yayinda suka dauke hankalin mutane falon suka kuma birge su sosai. Bayan sun gaggaisa da mutane sannan suka zauna yayinda kowa keson daukar twice kunsan suda farinjini saida kam tuni iyayensu sun karbe su, wato *Feeya* takarbi *Haneef* yayinda *Harees* yakarbi *Haleem,* gyaran murya Abba yayi haka ne yasa kowa yanutsu, sannan Baffa yayi addu'a bayan ya gama sai Abba yafadi abinda yatara su duk da sun saba, amma nayau akwai dalili sannan aka umarci *Jana* tafadi abinda takeson fad'a, Wacce gaba daya hankalin tayana kan *Habeeb* jitayi kamar taje ta rungume shi saboda so, sosai take kallon shi Mrs senato *Habeeb* kam be masan tanayi ba asalima hankalin shi nagurin Affan daya karba hannun *Hafeez* wasa yake mashi ahankali sai yanata wangale baki, tsawa Jafaru yadaka mata da fadi mlm kefa ake saurare aikam tayi firgigit tadawo hayyacin ta, domin tuni ta lula duniyar tunani sabuwar rayuwa itada *Habeeb* still idon ta yanakan *Habeeb* din tace... *_Kuyi hakuri nazo wannan page din yazama na kashe amma allah be nifa ba_* Muje zuwa A *_KYAUTAR ALLAH CE_* (Labarin Sadeeya) Tareda ✍🏾 🌹meenat Lufhat🌹 [11/9, 10:19 PM] My Ameena: 🎁🎁🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁 🎁 _*KYAUTAR ALLAH CE*_ _(Labarin Sadeeya)_ 🎁 🎁🎁 🎁🎁🎁 🎁🎁🎁🎁 8⃣7⃣ *_END_* WRITTEN By 🎁 *AMEENA UMAR FARUQ*🎁 OR 🎁 *MEENAT* 🎁 *_DAGA MARUBUCIYAR_* *_DA SANNU_* *_ZUCIYATA CE_* *_AFSANA_* *_(Labarin na)_* *_KYAUTAR ALLAH_* *_(Labarin Sadeeya)_* SADAUKARWA *GA SADEEYA SADEEQ UMMU (Haidar)* ___________________ ® _PEN : WRITERS ASSOCIATION_ ___________________ ~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~ ✍🏽 _*Bismillahirrahamanirraheem*_ _NOT EDITS_ umh! ummh dama zan fad'a maku gaskiya cewa Junior ba d'an *BB* bane gaba daya falon aka dauki salati, *Habeeb* kam ajiyar zuciya yasauke tareda lumshe ido aranshi yana godiya da Allah yanuna mashi wannan Rana, yayinda dija ta mike zumbur cike da tsoro da tashin hankali tace me kika ce?...tace "eh wlhy dija da gaskiya nafada "Junior badan *BB* bane dan ado ne, aikam tuni tazube kasa sume,gaba daya falon yarikice da hayaniya, Binta kuka tasaki tareda dago dija tana Allah ya'isa tsakanin su da *Jana,* baba kam tunda tafadi wannan muguwar maganan kanshi ke kasa tsabar bakin ciki da kunya, jiyayi kamar kasa tabude yashige nan da nan su Hajiya suka rufe Dija ana yimata fiffita, dasauri aka dauko ruwa aka yayyafa mata saidai numfashin be dawo ba, cikin tashin hankali Abba yace da *Harees* yaduba ta kasan cewar dama yana zuwa da kayan aikin shi gurin meeting din, koda wani abin zaya faru, don haka yafara bata taimako cikin gaggawa. Ahankali baba yadaga Kai ya kalli jafaru wanda shima kallon Baban yake, aranshi yana rokon Allah yasa kar yashiga wani haki makamancin wanda Dija take ciki yanzu, yayinda zuciyar shi take cike da bakin cikin abin kunyar da *Jana* tayi azuri'arsu, lumshe ido baba yayi wanda banga ne nufin shi ba ga mamaki na jafaru naga yatashi da zafin nama yanufi *Jana,* kafin kace me yasakar mata barin makauniya wato yahauta da duka tako'ina aikam tafara ihun neman taimako wanda hakan yadawo da hankalin mutane gurin, Dai-dai lokacin kuma Dija ta farfad'o, cikin tashin hankali Baffa yace subhalallahi! jafaru meye haka kuma idan kaji mata ciwo fa?. rai bace Baba yace mlm yusufa bari ya duki yar banzan yarinya marar mutunci, baffa al-mustafa yace haba Alh idan yayi mata illafa?. cikin gigita dija tace aigara yayi mata kadake ta sosai shegiyar yarinya da haibuwar irin ku aigara farin ku, aikam jafaru yakara karfin dukan ta dakai mata shuri ta ko'ina, cikin tsawa Abba yace Kai! Jafaru kayi hauka ne kashe ta zakayi?..hakan ne yasashi barin dukan nata, yakoma gefe yana maida numfashi. Abba yace kowa yakoma gurin zaman shi ya nutsu Bayan kowa yakoma ya zauna, sai shuru yaratse falon sai sauti kukan Dija dana *Jana* ke tashi, gyaran murya Abba yayi sannan ya kalli *Habeeb* wanda hankalin shi kwance yake yima Affan wasa, tsawan lokaci Abba yana kallon shi yayinda yake nazarin abubuwa dayawa aranshi ahankali, yace Na Allah kaji abinda Murjanatu tace" KO?..cike da ladabi yace "eh Abba tuni naji hakan na shiyasa ma ai tazo ta dauke "shi takaishi gurin Baban shi, Cike "matsanancin mamaki kowa yake kallon shi musamman Abban da Hajiya dasu baba, wanda aranshi yake jijjina halin kirki irin na *Habeeb*. Abba yace na Allah tun yaushe kaji wannan maganar amma kayi shuru baka fada ba?..shuru yayi bece komai ba, yace shin na Allah koshine dalilin dayasa ka saketa?..cikin sanyi murya yace "a ah Abba bashi bane?..yace to menene? nikam zurfin cikin ka yafara bani tsoro irin wannan aisai ka cutar da kan ka, kasani irin wannan maganar ba'abin bari aciki bane, yace abba ai dan'uwa yasani yace ikon Allah amma mu ba musani ba?..yace kuyi hakuri Abba dama inajiran irin ranan yaune don haka yanzu zanfada maku abinda naboye maku, abba yace muna sauraren ka cikin nutsuwa yafadi komai tundaga ranan da ado yakira shi har da awon jinin da *Harees* yayi masu yakuma muna cewa Lili yarshi ce, amma Junior ba dan'shi bane inda yakareshe da fadin mutumin dayasa ce *Deeya* shine Baban Junior. Sosai mutane ke salati kowa yana fadin albarkacin bakin shi, Abba kam be ce komai ba domin lamarin yadaure mashi kai sosai dija kam da Binta sai kuka suke me cike da bakin cikin abinda *Jana* tayi cikin tsananin kunya baba yace don Allah Alh kuyi hakur... dasauri Abba yace "a ah Alh Sani kar kace haka dama can Allah ya kaddari hakan sai yafaru, Baffa yace haka ne nan yai tayi ma baba nasiha kai ya girgiza yace shikenan na gode mlm yusufa kai kuma Alh *Habeebu* Allah yaimaka albarka yanda ka rufa mata asiri Allah yarufa maka da zuri'ar ka baki daya, Alh mun gode sosai Allah ya'albarkaci zuri'ar ka gaba daya falon aka ce ameen sannan yamike yace to mu zamu koma su Baffa sukace to a sauka lafiya, Da sauri yafita rai bace yayida ahalinsa suka tashi suka bishi *Jana* kam fuska duk ta kumbure dakyar take tafiya sai wai-wayen bayan ta, take tana kallon *Habeeb* Wanda bema san Allah yayi ruwan tsiyar taba. Suna fita falon yakaure da hayaniya adda mamu tace Oh! daza'a hada mana zuri'a da bara gurbi, adda Rahma tace hum kedai bari *Feeya* tace ai aunty *"Jana* tayi asara arayuwar wlhy Kai Allah yasa Lilin Daddy bata nan, sosai suke fadin albarkacin bakin su su hajiya da lnna suma suna ta tattaunawa akan wannan al'amari, tsawa Abba yadaka masu shiyasa sukai shuru, ita kam *Deeya* ba tace komai ba asalima hankalin ta yana kan *Habeeb.* Ahankali yadaga Kai suka hada ido yasa kar mata lallausan murmushi ajiyar zuciya tayi tareda mayar mashi martani, dai-dai lokacin da abba yace kodai mene yari ga yafaru saidai muroki Allah yai mana tsari da shigowar irin su cikin zuri'ar mu, sannan Allah ya shirya su da'aikata wannan mugun aikin mu kuma Allah yatsare Mu da'aika tashi arayuwar mu, suka ce ameen yace yauwa Baffan *Hafeez* ayi ma addu'a mu tashi yace to. *_Bayan kwana biyu_* ***** *Jana* taji sauki daga dukan data sha gurin jafaru yayinda gaba daya kuma baba da dija sun fita sha'anin ta, abinci ne kawai yazama dole abata gashi yanzu sosai ruwa dake fita agaban ta me wari yakaru harta kai inta zauna kusada mutun yanajin warin, gawasu kuraje dake fito mata a jiki kome ya kwabe mata domin yanzu batada abokin shawara dama Shafa ce abokiryar shawaran ta da badala, to tun wani lokaci da mijin shafar yaka masu suna aikata madigo aikam yaima su dukan tsiya musamman ita Shafan sannan yasake ta ita kuma *Janar* yace idan takara zuwa gidan shi sai yasa yan'sanda sun kamata, don haka sukayi fada da Shafa kaca-kaa domin tace ita ne ta kashe mata aure, don haka rayuwar yai mata tsanani kuma gashi bata daina wannan mugun mafarin ba yanzu har da Junior take mafarki yana kuka yana kiran sunan ta. Kamar yanzu kwance take adakin ta ita kadai bacci take me cike da wahala firgigit ta farka sai gumi take tana zaran ido, takurarran hijab dinta tasa tafita batareda kowa ya saniba bata tsaya ko'ina ba sai gidan yari akafa don haka tayi mugun gajiya kasan cewar da ga unguwar su zuwa gidan yari danisa sosai, sannan dakyar daroko suka fito mata da ado. Yana ganin ta yace Kai shegiya tawajena haka kika koma meyasa me ki haka?.. ban zatayi dashi sai harara datake zuba mashi, dasauri yatoshe yace hum! *Jana* tusaki kayi haka?.. cike da haushi tace kashi nayi baki yatabe yace amma dai bakida lafiya ne ko?.. tace "eh yace ayya kema kin kusa mutuwa kenan, kamar yanda nayi mafarki da kaka ta kusan mutuwa cabbb, kuna nufin tun yanzu zaku mutu?..lallai aiki yaganku nikam ba yanzu zan mutu ba wlhy kuttt! idan na mutu yanzu ai banyi wa kaina adalci ba domin zuciyata cike takeda abubuwa masu yawa, musamman daukar fansa kuma ba makawa sai na dauki fansa don haka kinga mutuwa yanzu batawa bace ko?.. itakam bata iya ce masa komai ba sbd tsabar mamakin jin abinda yake fadi, yace haka ne KO?..Kai ta gyada domin lamarin shi tsoro yake bata yace yauwa kuda ku kashirya mutuwa yanzu sai kuyi ta mutuwa, amma kafin na kike gurin "kakata domin naji ajikina ita ce zata fara shurawa don haka kije unguwar jahun layi na biyu ki tambayi gidan "kaka Ladi masifaffiya, tabaki D'ana kikai shigurin "dija ta'ajiye munshi kafin nafito nan da sati biyu na karbe shi tunda kema mutuwa zakiyi, idan kuma ki kai kuskuren kai shi gurin shegen *"BB* nan na rantse idan nafito sai na kashe duk azuri'ar ku na kashe *"BB* sannan na dauko D'ana, ido tazaro cike da tsoro dariyar mugun ta yasaki tareda juyawa yakoma. Dasauri tafito tanufi unguwar jahun akafa kai aranan *Jana* ta wahala irin wanda bata taba yi arayuwar ta ba, Kamar yanda ado yace haka tayi abin mamaki ce mata akai yau tarasu yanzu ma aka dawo kaita, cike da tsoro ta shiga gidan Junior yana ganin ta yazo dagudu ya rungumeta bayan ta zauna sun gaisa dayan kalilan mutan dake zaman makokin, sannan tafada masu itane maman Junior dama tazo daukar shine makociya iyalle tace Allah sarki *Jana* ba tadade bata karbi kayan Junior suka tafi, Still akafa suka isa unguwarsu sun gaji sosai junior har da kuka yayi sbd tsabar gajiya suna shiga gida *Jana* tazube kasa sume, nan dija tayi kanta da gudu cikin tashi hankali ta dagota tana kiran sunan ta dai-dai lokacin da Jafaru yashigo dasauri, yadebo ruwa aka zuba mata amma bata farfado ba don haka suka dauke ta zuwa asibiti. Asibiti ikitoci sunyi nasara ta farfado, saidai cikin wani masuyacin hali, domin kuwa wani irin ihu take tana fisgan naman jikinta musamman gaban ta sai surutu take barkatai da likitoci suka ga haka sai sukayi mata allura bacci. *_Bayan sati biyu_* ***** Ayau asabar ne aka saki su ado yabito xuciyar shi cike farin ciki da kuma kudirin daukar fansa, saidai kuma baikaga daukar fansan ba rai yayi halinsa, domin kuwa yazo sallake titin dake gefen gidan yarn kenan sai wata babban tankin motar maita ta, takeshi murus sai tattara naman shi akai sannan akai mashi sallah aka kai shi gidan sa na gaskiya wanda yace be shirya zuwa yanzu ba, sai gashi yatafi bazato hum yaruwa kenan, kanataka allah natashi na Allah kuma shi ne gaskiya to Allah yasa muyi kyakkawan karshe amin, Koda labari ya'iske su baba hankalin su yatashi sosai to yaza'ayi haka rayuwata ke, *_su ado dai kam anzo duniya abanza ankoma awofi to Allah yai mana tsari da iri wann rayuwa._* A banga ranan *Jana* kam ba sauki sai agurin Allah hauka tubura, likitoci sunyi bakin kokarisu don ganin tasamu lafiya tunda sungano tana dauke da cutar HIV, sai suka dorata akan maganishi saidai kuma batashan maganin sbd fisge-fisgen datake, kwanata goma sha biyu asibiti suka sallame ta sukace suje suyina gargajiya. Kwanan su biyar da komawa gida tarasu rasuwa me cike da tsoro da al'ajabi domin rainta be fitaba, saida taringa ihu tana fisgan gaban ta tareda fadi duk abin da tayi arayuwa sannan taroki iyayenta gafara da yan'uwanta sannan tace ace *BB* da *Deeya* suyafe mata abinda tayi masu sannan ta cika. Sosai mutuwar *Jana* yataba iyayenta dasu *Habeeb Deeya* kam harda kuka tayi na tausayi ta, sunje gaisuwa baba yake fadawa *Habeeb* sakon *"Jana* yace shi aituni ya yafe mata allah yajikanta sannan yace yayi alkawari daukar nauyin karatun Junior, tunda ga primary har university, su baba sunji dadi sosai suna tasa mashi albarka, bayan ya cika su da kudi da abinci sannan suka tafi zuciyoyin su cike jimami mutuwar *Jana.* *_Hmm su Jana kam ayima duniya shigan zomo kasuwa, wato shiga da gudu fita da gudu batare da guzirin komai ba to Allah ya kyauta, yabamu ikon guziri na alkhairi amee._* *_Bayan shekara daya_* **** Haka rayuwa tamika tsakanin *Deeya* da *Habeeb* kwanciya hankali nutsuwa yawanzu a gares, sosai suke kaunar junan su tareda gudanar da soyayya su cikin aminci da yardan juna, batare da tunani sake faruwar wani abin duk dacewa ana samu yan wasu kalubale akan siyasar *Habeeb* din, saidai addu'ar iyaye data su had'e data al'umma dasu ke matukar taimako tana tasiri sosai akan su, *Haleem* da *Haneef* kam tuni aka yayesu kasan cewar da kansu suka daina shan nono, sbd sudi yarane masu kazar-kazar sunada kwarjini sosai da shigaran mutun tuni suke tafiyar su ko'ina basu cika zama part din suba, saina *Feeya* wacce sukayi matukar sabawa da'ita, sai kuma part din hajiya dana lnna. Ranan wata juma'a da misalin karfe 5:30pm, *Deeya* da *Feeya* ne zaune a falon *Deeyar* tun Bayan da suka gama tattaunawa akan business dinsu dasuke sanna sufara fira, kasan cewar yara suna part din Hajiya su kuma mazajen su sun tafi soro da gujun fulani kamar yanda su kasa ba, Sosai suke fira cike da kaunar juna da aminci sanye suke da wani aren fakista me tsada dakyau, riga da wandon pencil kala royal blue da ratsin yellow sai sukayi rolling da gyalen sunyi kyau sosai. *Habeeb* ne yashiga dai-dai lokacin da *Feeya* tace sweet *Deeya* mu kiyi family planning dakarfi yace what?..dasauri suka mike tareda fadin la! sannu da dawowa, harara yawatsa masu yace no wonder aketa kiran wayoyinku baku dagaba ashe kuna nan kuna shirya yanda zakuyi wa mutane illah ko?. Dasauri ko wacce ta dauki wayarta dake cikin silent taduba aikam miss calls dayawa,baki suka bude tareda zaro ido hararan *Feeya* yayi yace bar part din nan kona fasa maki kai har sai likitan mijinki yai maki dinki, aika dagudu tafita tana dariya. Wani irin kallo yaima *Deeya* sanna yajuya yanufi dakinshi cikin sassarfa Yake taka steps din, aikam da gudu tabishi cike da kwarewa take take steps din yana steps nakarshe ita tana steps na uku don haka tayi tsalle ta haye baya shi, abuga tsayayyan namiji ko gezau beyiba asalima ajiyar zuciya yasaki sbd jinta ajikinsa, sannan ya gyara mata zama a bayan nashi sannan yashiga dakin har ya'isa bedroom ba tareda yace mata komai ba, cike da shagwaba tace Oh! oh! yau zakayi fushi da honey ka ne?.. yace umh ai har nayi tunda ba nason family planning shine ita zatayi so daga yau ni ba ruwa na da'ita, tace ayya sorry sweet hmm na ba zanyi bafa tunda baka so,kwantar da'ita yayi yai mata runfa sannan yace yauwa my honey karki kinji?.. tace to yace promise me tareda mika mata yar yatsa, itama yatsarta bashi tace yes I promise u dariya yayi yace yauwa tawan, to d'an taimaka mun nayiwa *Leem da Neef* kannai da trimple kinji? ido tazaro cike da tsoro tace wayyo sweet Hmm na yan uku fa?. yace yeap tareda kashe mata ido daya pls taimaka mu kila Allah yabani sa'a na bugosu yau, baki ta turo cike da shagwaba zata sake magana yai dariya tareda had'e bakin su. _To hmm *Habeeb* Allah yabada sa'a abugo yan'uku_😀 *_Alhamdulillahi a nan na kawo karshen Labarin KYAUTAR ALLAH CE inda nayi dai-dai allah yabamu lada nida masu karatu, inda kuma nayi kuskure Allah yayafe mana amee nagode sai mun had'e a sabon littafi na me suna ZAUJEE-MAJNUN_* 🌹Meenat Lufhat ce🌹