[9/2, 2:32 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* _Writing by_ *ph@teem@h* _story by_ *bebe'arth(yar gatan hudah)* _Edited by d elequant editor_ *bebe arth* ~Da sunan Allah mai rahama mai jinqai wannan littafi kirkerarrene ba gaskiyabane munyishine kawai don fadakarwa tare da nishadantar da masuka karatu Allah yasa mun fara asa a~ *Special thank for u bebe'arth (yar gatan huda) Allah yabar zumuncida qaunar juna i luv u with oll my heart*😘😘😘 1to5 Mahaifina haifaffan dan garin kano ne a unguwar qofar na'isa mai suna alhj bashir matarsa wato mahaifiyarmu a unguwar take maqotane ga gd ga gd suke sun zamo tamkar 'yan uwa dan idan bakasaniba ma zakace 'yan uwane Sun taso tare shida maihaifiyarmu tunsuna yara har suka girma alhj bashir yanuna yana son fatima iyayensu sunyi murna sosai da haka soyayya ta qullu tsaninsu a haka har akayi aure suna zaune lpy cikin soyayya da mutunta juna har Allah y azurtasu d da namiji ranar suna akasawa yaro suna Muhammad ake cemasa adnan Kowa yaga adnan turbarkallah masha Allah sbd kyayyawane yaron kana ganinshi kaga jinin pulani gashi fari sol Abba da mom duk jinin pulani ne Ya taso cikin kulawa da tarbiyya tagari sai da y shekara goma har acire rai sannan momy tasamu wani cikin suna nan haka har cikinta yakai lkcn haihuwa cikin dare ta tashi da naqudu haka dai cikin ikon Allah ta haifi 'yarta mace har ta gyàra jikinta sai daddy da yake kwance da yaji kukan jariri ya farka kamar a mafarki yaga fatima ta haihu ya dauki yarinya yace masha Allah wannan ai sai dai tabiyo bayan adnan don tafishi kyau yayi mata addu a Washi gari da safe 'yan barka sukarinqa shigowa kowa yaganta sai yace masha Allah sbd kyan da nake dashi dayake jinin pulanine farace kamar yayanta adnan amma tafishi kyau sosai saboda ita macace gashin kanta a kwance lup lup kana gani kasan pulanin asaline Ranar suna yarinya taci suna *Fatima* sunan kakarta wato mahaifiyar alhj bashir tace sunan mutum biyu da momynta da kakarta ake ce mata *suhaima* sun tashi cikin kulawa da tarbiyya ga soyayyar iyayensu amma duk d son da suke yiwa yaran baisa sun gurbata tarbiyyarsu b Insunyi abu ba dai² b zasu tsawatarmusu shiya suka kasance masu tarbiyya aduk inda sukaje mutane suna sansu sbd nutsuwar yaran Alhj bashir yana da abokinsa alhj Abubakar wanda tare suka taso alhj abubar su biyune gurin iyayensu da qanwarsa na'ima matansu masuna mutunci amma ba sosai b kasancewar matar alhj abubakar bata da mutunci sbd tana gani ita mijinta mai kudin hakanne yasa bata fiya shiga harkar matar alhj bashir sosai b Alhaji bashir yanada rufin asiri dai² gwargwado duk da kasancewar alhj abubakar mai kudi amma baisa ya yada abokinsa b sbd aminci mai qarfi tsakaninsu Alhj abubakar sunyi shekara uku da matarsa Allah baibasu haihuwaba sannan tasamu ciki murna gun alhj abubakat ba a magana yana kula da ita har Allah y sauketa lpy ta haifo danta namiji ranar suna akasawa yaro *Muhammad* ake kiransa da *safwan* *Safwan* yataso cikin soyayya da kulawa gurin iyayensa *safwan* da adnan tsiransu baifi wata ba suntaso tare kamar yadda iyayensu suka taso adnan yan zuwa gdnsu safwan hakama safwan yana zuwa gdnsu adnan makaranta ma daya suke zuwa boko dana islamiyya a lokacin suna *jss 1*aka haifi *suhaimah* itako hajiya bilki wato matar alhj abubakar bata qara haihuwa ba Lokacin da alhj abubakar yazo barkane yake cewa alhj bashir idan ya amince in Allah y raya musu yaran nan su hadasu aure tsakaninsu *safwan* da *suhaimah* alhj bashir yace bakomai Allah y raya mana Lokacin d safwan suka gama makaranta ne alhj ya biya musu kudi don suje Germany suci gaba da karatunsu amma hjy bilki ta hana adnan zuwa sai danta ne kawai ya tapi Dukkansu medicine suke karanta bayan tafiyar safwan ne aka samawa adnan admission a B U K don ya hada degree a lkcn suhaimah tana *jss 3* zata tapi *ss 1* bayan tafiyar safwan da shekara uku suhaimah tafara zuwa university ita kuma tana karantar low ✏pherteemer😘 [9/2, 2:33 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* _Writing by_ *ph@teem@h* _Story by_*bebe arth(yar gatan huda)* _Edited by d eloquent editor_*bebe arth* ~*I dedicated dis page 2 my 6ster Aisha umar abdallah (mmn suhaimah) Allah yabar zumunci ya rayamana baby suhaimah akan turbar musulunci*~ 💘💘💘💘 _*Weldon my 6ster bebe arth aikinki yana kyau*_😍 ~page~ 6 to 10 Yau ta kasance ranar alhamis suhaimah ta dawo dg makaranta wajen qarfe biyu ta shiga gd da sallamarta momy ta amsa tace momy sannu da gd momy tace yawwa suhaimah sannu yana idonki yayi ja lpy tace wllh momy kaina ne ke ciwo momy tace sannu maza jeki ki ajiye kayan kizo kisha magani Tashiga daki tayi wanka sannan tayi alwala tayi sallah tafito momy taba abinci tace sannan tasha magani ba ajimaba kuwa bacci ya dauke ta Bata farkaba sai bayan la asar tashi tayi miqa tare da karanta adduar tashi dg bacci tashiga toilet ta watsa ruwa kana tayo alwala tayi sallah tana zaune tana azkar sai momy ta shigo tace au ashe kintashi dama nazo in tashekine tace eh natshi momy tace amma kan ya daina ko tace eh momy tapita sai a lokacin na tuna da yasmeen ta gayyaceta biki ta tashi taje ta padawa momy momy tace Allah yakaimu Ranar bikin suhaima tashiya momy tace gashi yayanki bayanan bare yakai ki tabata kudi tace gashi kiyi kudin mota kuma kikula sosai kinji suhaima tace toh momy tafito titin kopar na'isa tasami me keke napep yakaini unguwar sharada Tana isa gurin bikin yasmeen taganota ta taho da gudu tana mata sannu da zuwa my friend suhaima tace ya taro tace alhmdllh tashi yasmeen tayita tace ina zuwa suhaimah tace toh waya suhaima ta dakko daga jaka tana danne danne har yasmeen ta dawo takawo mata ruwa mai sanyi da abin da tabawa tasha ruwa sannan yasmeen tace qawata tashi mushiga pilin rawa suhaimah tace aa ni bana rawa keda jekikeyi dan nasan ke gwanace wajen iya rawa muna haka sai akayi kiran yasmeen ta tashi ta tapi yamma nayi ankusa magriba nace yasmeen ni zan wuce gd tace da wuri haka nace momy tace karna dade ta dakko mata kayan biki da take away tabata tarakata har bakin titi sukayi sallama ta koma gd Yasmeen kawar suhaimah ce tunsuna secondary school har ynz dasuke university kasancewar course daya suke karanta yasmeen tana d hankali sbd hakane ma suke shiri da suhaima Kwanci tashi ba wuya agurin Allah *safwan*ankammala karatu yanata shirye shiryen komawa gd *nigeria*yanata murna zaije yaga momy da dadynsa da kuma abokinsa adnan da kuma sister Karfe 12:00am jirginsu safwan yasauka a filin jirgi na mlm Aminu kano yana tako matattakalar benen a hankali ya hango momynsa yayi sauri ya karaso kusa momy ya rungumeta yana momy nayi missing din ku ina dady tace dady baya gari shiyasa ganni ni kadai yace momy su adnan basu zandawo bane momy ta hade rai tace ka aikeni ne inje insanardasu safwan y girgiza kai tace toh karka kara yimin maganarsu wuce mutafi ya wuce yashiga mota itama tashiga driver yaja suka tapi. Suna isa gd ya wuce bangarensa yayi wanka yapito lkcn wajen qarfe 1 yaje masallaci yayi sallah ya dawo momy tace safwan ya gajiya yace ba gajiya yazauna yaci abinci da abinsha Suka dan taba hira da momy ana kiran sallar la'asar yatashi yace momy zan sallah sai inje gdnsu adnan tace toh amma bacin kabari sai gobe kaje dg dawowa yau kace zakatapi su insun damu da kai suzo su ganka safwan dai pita yayi yana mmkin halin momynsa *✍🏼✍🏼✍🏼phateemarh umar abdallah*😍😍😘 ~wiz~ *bebe arth (yar gatan huda)* [9/2, 2:35 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* 💅🏻N!$@ Onl!n€ Writ€rs✍🏼 *{N.O.W}Association* _Writing by_*:-ph@teem@h* _Story by_*:-bebe arth (yar gatan huda)* _Edited by d elequent editor_*:-bebe arth* *IN dedication 2 MAMAN ISLAHA & IHSAN & IMAN (mmn three ladies)Allah yabar zumunci* _~Allah yasa mudace duniya da lahira Allah yasa mufi qarfin zuciyarmu Allah ya daidaita kan musulmai baki daya🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻~_ ~page~ *11 to 15* Haka safwan yaje yayi sallah y dawo y wuce dakinsa y kira adnan yana fadamasa bazai samu damar shugowa ba sai gobe adnan yace ai bakomai Allah yakaimu yace safwan ai mu yakamata muzo muyi maka bangajiya safwan yace bakomai sbd yasan dalilin da yasa basa son zuwa gdnsu Suhaima kuwa karatunta takeyi hankalinta a kwance suna soyayya da yayan yasmeen nawwas sona sun junansu sosai shi kuwa safwan yana matuqar son suhaimah amma ba fada mataba Yasmeen kawar suhaimah ce sosai ita kadaice mace a gurin iyayenta sai yayyenta maza guda uku mahaifinta dan kasuwane yana da rufin asirinsa sosai kuma suna nunawa yasmeen gata kasancewar ita kadaice mace agurinsu amma duk da haka baisa tashi cikin rashin kunya irinna wasu 'ya'yan masu kudi b tanada nutsuwa hakanne ma yasa tasu yazo daya da suhaimah Washegari safwan yaji gdnsu suhaimah momy yasamu a falo suka gaisa lkcn adnan baya nan yace momy adnan fa tace ya pita amma ynz zai shigo lkcn suhaimah na daki bata fito ba safwan yace momy ina suhaimah tace "tana daki bari akirata kugaisa" Suhaimah na fitowa idon safwan akanta tana pitowa ya fara sambatu yana Allah yayi halitta sbd sanda ya tapi karatu bata kai haka girma b kyanta yaqara fitowa sosai da tace yaya safwan ina yini da fara'arsa yace lpy suhaimah munsameku lpy tace lpy y gajiyar tapiya yace alhmdllh suka dan taba hira kasancewar suhaimah batada surutu sosai suna zaune adnan ya shigo suka gaisa suhaimah ta tashi yayi daki shi kuwa safwan baiji dadin hk b sbd yaji dadin hirar sai yake ganin kamar sun shekara ya tapi tunani sai da adnan ya tabashi sannan ya wayance sbd inda suhaimah tabi kawai yake kallah ya shagala d tunani sonta yana qara ratsa zuciyarsa adnan yace lpy yace lpy ba komai suna hira aka kira sallah suka tashi suka tapi masallaci Suna idar da sallah suka dawo momy takawo musu abinci ranar agdn safwan ya huni amma baiga suhaimah ta pito b tunda suka gama hira sai da taji dadynta ya shigo sannan tapito suna zaune a palo dasu momy suna hira tazo ta gaida dady yace mamana kina lpy tace lpy lau suna hira amma safwan hankalinsa yana kan suhaimah sai bayan isha ya koma gd Yana isa gd hajiya Bilki da alhj Abubakar suna zaune hajiya tana masifar ita danta bazai auri 'yar talakawa ba safwan yana shiga yaji tana cewa ita tayi masa mata 'yar qawarta hjy rakiya sun gama magana da ita sbd Dan mai kudi ai sai dan mai kudi hakama dan talaka sai dan talaka safwan yaqaraso d sallama y gashe da dadynsa ya amsa itama hjy y gaisheta ta amsa sama² tace ka dawo saga gdn qannan uban naka shi dai sunkuyar da kai kawai yyi don yasn halin kayarsa alhj yace safwan dama inason mgn d kai yace toh dady alhj yace safwan dama so nake in hadaka are da yar abokina kuma qanwarka shi dai safwan gabansane yake dukan tara² yana sauraron yji me alhjn zace yace safwan da fatan zakayi min biyayya yace insha Allah dady yace yawwa dama inaso na gaya maka ,tun kuna yara ni da mahaifin *suhaimah*Muka daura alkawarin xamu hadaku aure , domin Karin dankon xumuntarmu , Tom duba då yanxu ka kammala karatunka ,aure ne yaragema domin shine cikar mutumcinka,dan haka inaso ka fara xuwa Gunta domin ku daidaita kanku, wani irin dadi safwan yaji kamar Wanda akayiwa albishir da aljanna Amma ya kanne kna yace "Abba ngde Insha Allahu xanje ,Allah ya tabbatar mana da alkairinsa " ..sai hajy bilki ca tai "wlh baka isaba ni ban amince da wannan hadin b atoh " alhj yace tashi kaje zan nemeka safwan,tashi kaje Allah yashima albarka,yace "Ameen" yatashi yana jidadi ta wani bangaren amma idan ya tuna hjyarsa sai yaji gabasa ya fadi sbd yasan mugun halinta da masifarta alhj abubakar yace bilki inaso kisan cewa ke baki isa ki hanani abinda nayi niyya ba kuma yaron nan indai yanaso yarinyar nan sai anyi auren nan sai dai in yarinyar ce tace bataso yatashi yabar mata palon tana masifa Ita kuwa suhaimah tana idar da sallar isha nawwas yakira a waya suka sha soyayyarsu sai wajen 9 sukayi sallama ta kwanta sbd gobe akwai skul kuma zasu shiga lecture da wuri Da wuri ta tashi tashirya ta pito tace momy ni zan tapi tace toh sai kin dawo Allah ya kiyaye tace ameen tapita tasamu adai² tasaho yakaita makaranta tana zuwa taga yasmeen tace kai auntyna kin kusa makara yau tace hmmm ke dai bari kawai wai a hk nayi sauri yasmeen tace ke kuwa qarfe nawa kika kai kina waya ta kai mata duka irin na wasa tace bansani b 'yarsa ido 🙄 kin tsaya surutu wuce mutapi class dan kinsa ba mutunci ne da wannan mutumin b basu dade dashiga b yashigo sai wajen 12 suka pito dg lecture zasu tapi gd suhaimah tana pita taga safwan yana tsaye ajikin motarsa tace yaya safwan me kakeyi anan yace daukan ki nazoyi sai taji gabanta ya fadi sbd tun jiya ta lura d irin kallon dayake mata. ✍🏼✍🏼✍🏼phateemarh umar abdallah* 😍😍😘 _~with~_ *bebe arth* [9/2, 2:36 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* 💅🏻N!$@ Onl!n€ Writ€rs✍ *{N.O.W} Association* _Writing by:-_*ph@teem@h* _Story by:-_*bebe arth (yar gatan huda)* _Edited by d eloquent editor:-_*bebe arth* *Dedicated to oll member of N!$@ Onl!n€ Wr!t€rs Allah yasaka muku da alkhairi y qara danqon qauna😍😍😘😘* _~jinjina gareku 'yan uwa kawayen arziqi members of FANS NOVEL MMN SHUKRAH & HJR NOVEL UMMYN YUSRAH NOVEL ALHERI HAUSA NOVEL MMN KHAIRAT NOVEL DANDALIN HAUSA NOVEL ASHNAF NOVEL duk kuna raina Allah yabar zumunci~_ ~page~ *15 to 20* Kazo ka daukeni kuma yaya safwan yace eh hanyace ta biyo dani shine na tsaya mutapi tare yace shiga muje tace toh ngd tashiga suka tapi gd shima har gdn yashiga sai da akayi sallar azahar snn ya tapi gd Yana isa gd ya tarar d hjy bilki a palo tana zaune tana kallo y shiga da sllm y zauna yace hjy barka d hutawa wani kallo ta wasto masa tace ka dawo dg gdn qannan ubannaka ya sunkuyar dakai tace kuma wllh inaso kasani indai har kaga na amince da wannan mgnr auren sai dai kaima ka amince zaka auri 'yar qawata hjy rakiya in kuma ba haka b sai dai ka pasa auren wannan tsinanniyaryariya kuma ka shirya yau kaje ku kaganta ku gaisa kuma lkc daya nake so asa bikin duka yace toh Alhj abubakar yaje yasami abokinsa alhj bashir yace alhj y a ina mgnrmu takawana ne ? alhj bashir yace wacce mgn ce alhj abubakar yace mgnr alkwarin auren yarannan yace toh toh natuna to ynz yakama afara shirye shirye sbd kaga yaron ya kammala karatunsa har ya fara aiki alhj bashir yace toh b matsala zanje insanar da mahaifiyarta sai muji yadda za ayi yace toh bbu damuwa sukayi slm ya tapi Yana zuwa gd y samu hjy fateema wato mahaifiyar tace toh alhj Allah y zaba abinda yafi alkhairi yace ameen kira min ita ta tashi tashiga dakinta tana kwance suna waya da nawwas tace kizo dadynki yana nemanki toh momy ina zuwa sukayi sallama d nawwas t pito palo gurinsu suna zaune taje ta tsugunna tace dady kadawo lpy yace lpy qlau suhaimah Yayi gyaran murya yace suhaimah dama wata mgn nakeso in fada miki inaso idan Allah y yarda zamu hadaki aure da yayanki *safwan*wani irin faduwar gabataji y ziyarceta nantake hawaye y fara zarya a fuskata tayi shuru kanta a qasa yace naji kinyi shiru tace daddy kome kuka yanke a kaina aidonkun isane yace to Allah yayi miki albarka tashi kije tashi tayi jiki a sanyaye tayi dki Tana shiga ta fada gado tasaki wani kuka mai tsuma sai da tayi mai isarta tana kwance nawwas yakirata tayi ringing har takatse takasa dagawa sai a karo na uku ta daure ta dauka tana dagawa yace lpy suhaimah kasa mgn tyi kawai sai kuka hankalinsa y tashi yace suhaimah dan Allah kitsaya kiyimin byni me yake faruwa tana kuka😭😭😭😭 t pada masa komai Shima hawaye ne😭😭 ya fara zarya a fuskarsa yace bbu komai suhaimah kibi unarnin iyayenki Allah yasa hk ne yapi alkhairi bata iyacewa komai b yyi mata nasiha sukayi sllm y kashe wayar zuciyarsa a jagule Suhaimah kuwa ranar yuni tayi a dk dg tunani sai kuka sai intaji momy zata shigo sai tayi sauri ta fada toilet don kar momy ta ga kukan datakeyi ita kuwa momy duk ta lura da halin da yartata take ciki na damuwa sbd bata saba ganinta hk b tanaso ta sudan tattauna...... *✍🏼✍🏼✍🏼phateemarh umar abdallah😍😘😍* ~with~ *bebe arth* [9/2, 2:37 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* *💅🏻N!$@ Onl!n€ Wr!t€rs✍* *{N.O.W}Association* _Writing by:-_*ph@teem@h* _Story by:-_*bebe arth (yar gatan huda)* _Edited by d eloquent editor:-_*bebe arth* ~*sadaukarwa gareku jinjina gareku fatan alkhairi gareku addu a tagari agareku Allah yabar zumunci Allah y hadamu a aljannan kamar yadda ya hadamu a wadannan gidaje FAHIMTA NOVELS MRS JH MUSAN JUNA O.H.W 📙📚MEENART NOVEL 📚FEEDOH ONLINE NOVELS ☀HEENAH NOVEL☀*~ _~page~_ 20 to 25 Haka momy tazauna a dakin tana jiranta tapito sai da suhaimah taji shiru tazaci momyn tapita sai t bude kopa tana pitowa taga momy a zaune tanajiranta t zauna jiki a sanyaye momy tace suhaimah nasan abinda yake damunki amma kiyi haquri addu' ace takamata dake b kuka b Duk da nasan b sonsa kike b amma haquri zakiyi a hankali Allah zai dai² ta lamari insha Allah kiyi ta addu'a tace toh Momy t tashi tapita tana tausayawa 'yarta don tasan halin hjy bilki sosai a hk ma tana nuna batasan mu'amala d su bare kuma a hada aure tsakani Allah y kauta🤔 Bayan kwana uku d hk safwan yazo gurin suhaimah tapito tasameshi a tsakar gd takaimasa kujera y zauna suka gaisa suka dan taba hira ita dai tana dan tayashi kadan² sbd ita b me yawan surutu bace bata nunamai komai b har sukayi sallama y tapi Hk dai yana zuwa suna gaisawa har aka kawo kudi akasa rana duk tare da na 'yar kawar hjy wato saiham Anata shirye² biki suhaima kawai komai yitake badan ranta yaso b koda safwan yazo bata nuna mai alama sbd ta dau alqawarin yiwa iyayenta bibiyayya Yasmeen ce take dada bata haquri take kwantar mata da hankali kasancewar bata d wata kawa dama d ita Su hjy bilki kuwa anata shiri za ayi bikin da gashi za a hada dana yayan saiham zai auri nusaiba 'yar qanwar hjy Safwan yanata shirye² zai aure wadda yake so amma idan ya tuna da saiham da hjy tayi masa dole sai ransa ya 6aci ko sanda dadynsa yaji zancan ransa ne ya 6aci yakira safwan yake tambayarsa safwan yace ya amince sbd hjy tace indai bai yadda y hada y auresu duka b sai dai bazai auri kowa b har suhaiman shine abinda yasa y amince hk dai ake ta shirin biki wannan naso wannan bata so Ayin biki lpy lpy angudanar d sha'ani sosai na biki ranar asabar d misalin *11:30* jama'a sukai shaida daurin auren *Safwan Abubakar da amaryarsa Suhaimah Bashir* mutane sukaita saka albarka Hkma gdnsu saiham bayan angama daura auren suhaima aka tapi can aka daura nata dana yayanta d nusaiba anata shagalin biki Su suhaima dai ba yabo b fallasa 😒 danma yasmeen tana kwararamata gwiwa Anyi yini lpy akazo daukan amarya misalin *6:30* dadynta yayi mata nasiha sosai mai ratsa jiki Hkma momynta ta dafata tana mata addu'a tana hawaye suhaima m kuma take mai bantausayi😭😭 Momy tace suhaima kibi mijinki sau da kafa shi aure b abune na wasa b kiyi biyayya g mijinki domin biyayyari itace zata kaiki kiji ki qiji don ita aljannah sai an dage karki kuskura kiyi abu na batanci g mijinki tana hawaye ta dora dacewa Manzanmu aminci Allah su tbbta a gareshi cewa yai d nana fadima koda ace ta dora mai a wuta mijinta y kirata to taje kiran mijinnanta koda man zai qone bawai tace sai ta kammala abinda takeyi b Don hk kiyi koyi da nana fadima zakici riba a rayuwarki Hk kuma mazanmu tsira d amince Allah su tbbt a gareshi yace d nana fadima wata mata sai t rigaki shiga aljanna sbd biyayyar miji ita kuwa wannan matar kitso take nana fadima taje kitso gdnta sai tace mata t dawo washe gari in tasanar d mijinta Washegari sai t dawo amma tare d hussain sai matar tace mata idan har hussain zai shigo sai ta yadda b zai sha ruwan gdn b ko abinci sbd b ta sanarda mijinta har d shi zatazo b ko tabari ta sanar d mijinta Nana fadima t qara komawa matar tace tasanar d mijinta yace ko d hassan d hussain kikazo in ansheku wannan mata tana cikin yiwa nn fadima kitso taji slmr mijinta y dawo sai tasa nn fdm a dk t kulle sai tace y zaki kulleni matar tace bai halatta mijina y ganki b Ta wata yar kofa nn fdm t leko tg wannan matar t saukewa mijinta damin itace akansa t goge masa gumi t shinfida ms tabarma y zauna t debo ruwa t kawo ms nn fadima tace ashe wannan matar hk take yiwa mijinta biyayyah Tace don hk suhaimah ina shawartarki d kiyi biyayya g mijinki mgnr dai dayace suhaima biyayya kuka yaci karfinta Kuka suhaima take sosai hadda shashsheqa aka fito d ita dg gd momy tana Allah y miki albarka suhaima Allah y baki ikon yin biyayya g mijinki tana share kwalla 😢😢 Ita kuwa hjy bilki suna can suna shirya rashin mutunci ita d qanwar wadda yyn saiham y auri yarta nusaiba kuma hjy tacewa safwan idai ya kuskura y hada makwanci da suhaima sai ta tsine masa don bazata hd jini d talakawa ...... *✍🏼✍🏼✍🏼phateemarh umar abdallah😍😍😘* ~wiz~ *Ctw bebe arth 😘😘😘(yar gatan huda)* [9/2, 2:38 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* _Writing by:-_*ph@teem@h* _Story by:-_*bebe arth (yar gatan huda)* _Edited by d eloquent editor:-_*bebe arth* *💋👄dis page is for u my ctw 6ster ruky larky u are such a darling iluv u wiz oll my heart😘😘😍💋* ~_Ginjina gareku yan uwana mutanen arziqi mutane qwarai jama'ar *MUSAN JUNA O.H.W 💋💋UMMYN YUSRAH NOVEL* bazan taba mantawa d karancinku agareni Allah yabarmu tare 😍😍😘_~ _~page~_ 25 to 30 Hk akasata a mota tana t kuka yasmeen ce a kusa d ita tana rarrashinta d hk har suka qarasa gdn Gidane kato a tsayawa kwatanta haduwar gdn zaici page's d yawa koma zai cinyewa readers lokaci🤔🤔... Katon falo ne d dakuna uku aciki daya na"Safwan d na "Saiham d na Suhaimah sai kitchen d toilet sai katon pilin tsakar gd.... Mai gadi y bude musu get motoci sukai tashiga a lkcin har an kawo saiham dagin hjy bilki suncika gd 😔 Suka fito d amarya akaita dakinta sai g dangin dadyn safwan su shigo suna musu sannu su kuma dangin hjy wasu 'yan tsegumi sunleqo d masu neman pitina suna wani yatsina puska 😏ba wanda y kulasu bare su rashin mutunci da suka saba... Hk yan kawo amarya suka watse aka barta amarya ita da Yasmeen dayake yasmeen gdnsu zata wuce kuma basu d nisa d gdn Suhaimah sai da Safwan y dawo suka gaisa d Yasmeen snn ta tapi wani abokin Safwan yakaita gd... "Dakin Suhaimah angwaye suka fara zuwa akai mata nasiha snn sukaje gurin" Saiham suna zaune ita d kawayenta suna t shewa suna mata hudubar tsiya! "Suka shiga sukayi mata nasiha itama snn suka tapi d kawayen aka maidasu gd... "Safwan ne yaje y tawo d Suhaimah falo yakira Saiham yayi musu nasiha don su zauna lpy Saiham sai wani yatsina puska takeyi " Safwan yace sai mgnr raba kwana nawa² za'ayi?"ai bai rufe baki ba yaji Hajiya nacewa kaika kiyayeni ka manta abinda na fada maka har kake mgnr raba kwana ai ita wannan mayyar yarinyar tsakaninka d ita sai dai gaisuwa dama abinda yasa na dakko driver muka taho kenan in kara jaddada maka ,in kara jamaka kunne wllh kakuskura kahada makwanci d wannan tsinanniyar yarinyar sai kasani"ita kuwa Suhaimah kanta asunkuye sai hawayen bakin cikine ke zubo mata sbd manganun Hjy Bilki tana t ciwa iyayenta mutunci don bantun kar Safwan y hada makwanci bai dameta b don ita b son take b..... "Hk Hjy Bilki tagama cimata mutunci ta tapi ita kuwa Saiham farin ciki fal zcyrta wai ita mai matsayi agurin Suruka batasan Hjy Bilki b abar goyo bace 🤗..... Tashi Suhaima tayi t tapi daki tana hawayen bakin cikin mganganun Hjy,"Safwan ne yaje yabata hkr y rarrasheta yayi mata nasiha taji dadi sosai don tasan zata sami dama dama agurin,Safwan tunda yana sonta,tashi yayi yace sai d safe Suhaimah toh kawai tace bata dago b kanta yana kasa tana goge hawayen d yake zubo mata... Tana zaune tana tunani iri² d taga zaman bazai b tashiga toilet tayi alwala tazo tayi sallar isha d sha'i d wuturi tana zaune a gurin tana addu'oi har bacci y dauketa a wurin bata farka b sai asuba..... Amarya d Ango kuwa anacan ana soyewa duk d Safwan b son Saiham yake b amma sai d tasan yadda t ja hankalinsa y manta d abinda yake d munsa dama ita Saiham 'yar duniya tasan takan koma... Saiham yarinyar ce mara kunya bata ganin girman na sama d ita hk idan mutum yayi mata laipi zata cimasa mutunci,shiyasa ko a gdnsu masu aiki basa iya zama sbd rashin mutuncin t" Hjy Rakiya tana ji d ita kasancewar ita kadai ce yarta mace sai yayanta Sadam wanda yake auren Nusaiba yar kanwar Hjy Bilki damasu suna son junansu tunsuna mkrnt....... Saiham babbace don t girmi Suhaimah sosai gashi dama idon a bude y ke duk wani saurayi d zaka ganshi wurinta yazone kawai su sha iska b don y aureta ganin hk ne yasa Hjy Rakiya t sami aminiyarta Hjy Bilki don suhada aurenta d Safwan Hjy Bilki d far in ciki t amince don ita macece me son abin duniya,kuma mahaifin Saiham mai kudine don yapi mahaifin Safwan...... "Hk Suhaimah take zaune agdn Safwan yana zuwa su gaisa y bata hkr tace b komai ai y zama dole kabi umarnin mahaifiyarka,Hjy Bilki kullum tana kan hanyar zuwa taci mata mutunci wani lkcin harda duka,Saiham itama hk zatazo tana zaginta tana mata habaici ai wannan d ba'a bata lkc an saura aure b kawai d ankawoki ance g yar aiki ai bazan ki karba t itako Suhaima ko kallo bata ishetaba bare t kulata don ita b tason hayaniya..... "Yau Suhaimah t tashi d wuri sbd zata koma mkrnt t gyara ko'ina t kulle dakinta tapito sai taci karo d Safwan tace Yaya Safwan antashi lpy, lpy lau Suhaimah dama sauri nake inzo inkaiki mkrnt zomuje karkiyi latti ashiga lecture,yayi gaba tana binshi a baya suka shiga mota suka tapi ,Saiham tana ganin pitarsu t window t dau waya t kira Hjy Bilki tana kuka wai Safwan d Suhaimah pita wai baza suci abincin gd b suka tapi restaurant, Hjy tace Safwan y dau wannan yar iskar yarinyar suka pita ganinan zuwa gdn..... *✍🏼✍🏼phateemarh umar abdallah😘😘😍😍* *~nd~* *bebe arth (yar gatan huda)* [9/2, 2:38 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* _Writing by_*:-ph@teem@h* _Story by_*:-bebe arth(yar gatan huda)* _Edited by d eloquent editor_*:-bebe arth* *Wannan shafin nakine, 'yar uwa mutuniyar arziƙi mace mai karanci da sanin mutuncin mutane UMMYN YUSRAH Allah yabar ƙauna da zuminci nagode da kulawarki agareni😍😘😍💋💋* ~_page_~ 30to35 "HAJIYA mayafi kawai ta ɗauka,t tafi gdn "SAFWAN tana shiga taga SAIHAM sai kukan munafurci takeyi"HAJIYA, tace wanne guri suka tapi ?"tace nima bansani b kawai sun tafine ko sallama basuyi,minba.... "SAFWAN yana ajiyeta a mkrnt y wuce gurin aiki sai d SUHAIMAH t gama lecture, snn yaje y ɗakkota suka koma gd...... "Suna isa gd suka tarar d HAJIYA tana,zaune tana ganinsu t tashi t fara masifa tana zagin "SUHAIMAH mayya kin sacewa ɗana kurwa toh ni nafi qarfinki 'yar matsiyata ubanki y nace sai, anyi auren nan toh gashi nan,anyi auren amma bazai amfana muku komai b, ke d ubannanki,t juya kan "SAFWAN tace Kai kuma ka kiyayeni wllh idan b hk b kasan,kasauran t shige har tana bangaje "SUHAIMAH t tafi SAIHAM farin ciki fal zuciyarta taje t raka HAJIYA mota driver y ja mota suka tafi,sai d motar t bar filin gdn, Sannan SAIHAM takoma cikin gd...... "SUHAIMAH" kuwa daki t wuce tana hawaye,SAIHAM tana dawowa dg raka HAJIYA tashigo falon d fara'a tace my dear in kawo maka ruwa wani kallo SAFWAN, yayi mata y wuce dakin "SUHAIMA"y tarar d ita tana sallah fitowa yayi yaje dakinsa yayi wanka y kwanta y huta y rasa yadda zai bullowa lamarin "MOMYNSA"d hk y yanke shawarar zuwa y sanar d mahaifinsa halinda suke ciki..... "HAJIYA BILKI tana fita dg gdn SAFWAN babu inda t nufa sai gdnsu SUHAIMAH"taje lokacin DADYNTA yana gd MOMY tana ganinta tasan kwanan, zancen rashi suka gaisa HAJIYA tace dama n qara zuwa akan abinda yarinyar nan takeyi yayi yawa bata ganin kowa d mutunci a gdn har ni Idan naje bata mutuntani mijin nata mabata ganinsa d gashi idan naje gidannan sai dai kajita tana fada d kishiya, toh SAFWAN yazo y sameni y fada mini sbd bai kamata ace dg aure ko shekara ba a rufa b amfara kawo muku qara duk d wannan b shine na farko b amma y kamata a sanardaku, ynz dg gdnnake naje nayi musu sulhu yarinyar nan t rufe ido tacimin mutunci.... "MOMY kawai dai jitake amma b abinda t yarda d shi aciki don tasan abinda 'yarta zatayi d wanda bazatayi b.. "DADY kuwa fada yake sosai y bawa HAJIYA haquri bakomai ay danakowane tazone kawai t sanar sbd ayi mata nasiha t gyara tayi musu sallama t tafi tana farin ciki t hada wannan 'yar iskar yarinyar d iyayenta....... "MOMY tace ynz Alhj ka yarda d abinda matar nan take fada kana gani b son yariyar nan take b😌 "Fada y fara yi mata dama naga alamar yarinyar b son auren take b toh zansa, SAFWAN din y kawo min ita wllh muddin t kaso auren nan sai dai t nemi gdn d zata zauna kuma t canza iyaye y na fadin hk y tashi y fice dg gdn..... "Tashi MOMY tayi taje daki t dau waya t kira SUHAIMA ringing daya t dauka d murna tace MOMY ina wuni y gd tace lpy SUHAIMA kiyi haquri duk d nasan kinayi ynx *SURUKARKI* tazo tafadawa DADYNKI wasu maganganu akanki kita addu'a kinji kici gaba d haquri Allah yayi miki albarka,ameen tace tana goge hawayen 😭daya wake mata giska sukayi sallama t ajiye wayar............... "HAJIYA BILKI" kuwa gdn kawarta t wuce don su sami mafi yadda zasu raba SUHAIMAH d SAFWAN dan ita duk abinda take bai isheta b dan so take kawai taga b ta gidan, hmm SUHAIMAH baiwar Allah ga *SURUKA* g *KISHIYA* duk sun sata a gaba🤔🤔 dan ita SAIHAM wata kawartace suke shirye shiryen tafiya gurin wani malami don SAFWAN tun ranar d aka kawota bai kara saurararta b dan ko dakinta baya shiga sbd kazamace sosai dan b abinda t iya tunda a gdnsu yi mata ake kuma SAFWAN yace bazai dakko masu aiki b....... "SAFWAN kullum soyayyar matarsa qaruwa take acikin zuciyarsa kuma yana da ɗa tsanar SAIHAM d taga y baya shiga ɗakinta baya kullata, taje tasanar d mahaifiyarta ita kuma t kira HAJIYA BILKI tana masifa ita baza a wulaƙanta mata ƴa ba ay ba don ya kalleta aka aura masa itaba d yasan b yaso ai d bai aura b tunda bata rasa masu sonta b HAJIYA haquri kawai take bata tana komai y wuce zanyi maganin abun🤔🤔🤔.... Allah ka kiyashemu taɓewa *✍🏼✍🏼phateemarh umar abdallah*😍😍💋😘 *~nd~* *cwt😘bebe arth(yar gatan huda)*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 [9/2, 2:39 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* _Writing by_*:-ph@teem@h* _Story by_*:-bebe arth(yar gatan huda)* _Edited by d eloquent editor_*:-bebe arth* *Wannan nakuneku kaɗai👌🏼masoyan wannan littafina MUGUWAR SURUKA Allah y bar ƙauna kuna raina ban ware kowa ba bazaku lissafuba saboda yawanku* ☁😘😘☁😘😘☁ 😘😘😘😘😘😘😘 😘😘😘😘😘😘😘 ☁😘😘😘😘😘☁ ☁☁😘😘😘☁☁ ☁☁☁😘☁☁☁ _~page~_ 35to40 Haƙuri "HAJIYA BILKI"tai tabawa,MAMAN SAIHAM hk taci mata mutunci bata iyi cewa komai b sbd son abin duniya🤔🤔(oh ni ƴan nan ) kamar wata..... Tare suka fito d SAIHAM taƙara bata haƙuri tace mai yasa baki sanarminba SAIHAM ta taɓe baki t yatsina fuska 😏 tace ai ko na faɗa miki naga bashi d amfani tunda ɗan naki ba mgnrki yakeji b HAJIYA baki kawai ta saki tana kallonta duk d tasan yarinyar bata d kunya amma bata zaton zatayimata sbd mamaki HAJIYA bata ƙara mgn b har driver y sauke SAIHAM tafitoh dg motar ko kallon inda HAJIYA take batayi b tawuce gd...... "Tana shiga t tarar d SAFWAN yana zaune a falo d SUHAIMA suna hira t shige ko sallama batayi musu b ba wanda y kulata tayi ɗakinta SUHAIMA tashi tayi tayi kitchen dama girki takeyi taje tagama girkinta t haɗa komai a dining tayi dakinta tai wanka dama lkcin amfara kiran sallah tayo alwala tashirya cikin dogowar t shafa mai ko powder bata tsaya shafawa b amma tayi kyau fiskarta tayi fresh,tayi Sallah t zauna tana addu'oi har akayi kiran isha said tayi sallar snn t tashi taje t debo abincin t danci lkcin "SAIHAM"tana zaune t nacin abincin shikuma SAFWAN yana masallaci, tana zuwa gurin t bude tana diban abincin SAIHAM t kalleta sama d kasa tace lallai ne yar matsiyata ba'a same a gdn iyaye b dole in aka samu agdn miji ayi almubazzaranci, SUHAIMA ko kallanta batayi b bare t saran zata tankamata ganin hk yasa t dau kofin d ke hannunta d kunun aya aciki t watsamata a jiki dai² lkcin d SAFWAN y shigo falon d sauri y qarasa gurin sbd bakin ciki baisan sanda y dauke SAIHAM d mari b zai karamata nabiyu tayi saurin yin baya t fara cewa wllh sai kasan kamareni akan wannan tsinanniyar yarinyar kuma banyafe b kekuma takalli SUHAIMA tace Wllh kadan kika gani sai kinyi d nasani a rayuwarki yana shirin rekota yayi mata duka don y zuciya sosai ranshi y baci tayi sauri t gudu daki t kulle haquri yabawa SUHAIMA y wuce dakinsa, yarasa me yake masa dadi HAJIYA duk t rusa mai farin cikinsa yazaci in akayi sure zata haqura amma kullum abu sai gaba yakeyi kuma y rasa yadda zai y sanar d mahaifinsa halin d suke ciki sbs "HAJIYA"Kuma shima DADYNASA bai fiya zama a gidaba shiya "BILKI"ta sami kafar yawo don in yana nan bata fita sosai........ Daki SUHAIMA t koma t watsa ruwa a jikinta tayi alwala tazo t kwanta tayi addu'oi t t shafa t kwanta d wuri dan gobe suna d lecture n safe b taso t makara........... "Karfe biyar dai² SUHAIMA t farka tayi sallah tai wanka taje t hada breakfast tayi wanka t shirya, SAFWAN yakaita makaranta y wuce gurin aiki ita kuwa SAIHAM tana daki t nashirin tapiya gurin bokansu itada kawarta mariya wadda sukayi mkrnt tare kafin akoresu,su SUHAIMA suna fita itama tafito suka dau hanya wani dan kauye d ke kusa d kano kadan,suna isa suka sanarda shi abinda ke tafedasu tana so SAFWAN y tsani SUHAIMA yama saketa gaba daya yazamana babu kome kwata² snn asa mallake matasu gaba daya har HAJIYA yayi dariya irintasu t bokaye☠ snn yace angama amma sai kin saki kudi sbd abubuwan d za'asamo ba,a garinnan suke b sai anje har can Indonesia za'a samesu don hk sai kin bada dubu dari takawas d hamsin,....... Wani irin razana😳😳😳 SAIHAM tayi don kudin y girgizata don ita ko dubu dari bata tawo d itaba batama d su agd kawar tatama hk sai sukace toh a rage wani abun yace ai nima ba yin kaina bane su suka fada inkunaso ku bayar in bakwaso kuyi gaba yana fada yana nuna musu hanya, hk Suka tashi jiki a sanyaye boka yana tazaginsu matsiyata la'anannu a tsorace suka fito ko kansufeto dg Kauyen sai d suka wahala sbd abinda sukaita gani a hanya ran boka y baci☠ d karsuka fita titi suka sami mota suka koma gida a wahale....... "SUHAIMAH" tana zuwa makranta taga YASMEEN d yayanta ADNAN suna tsaye to Qarasa d fara'arta tai gaida yayanta yanaganka anan tace ni fishi nake d kaima Yayana tunda akai bikin nan naka bata zuwa gurina b wayarma b sosai kake kira b, yanzu dalilin YASMEEN neyasa naganka, yace habba autar MOMY inaso in zo ne kiyi haquri kinji mijin nakine bama haduwa sosai amma gimbiya zata rakoni y fada yana fada yana kallon YASMEEN tace kinga zo mutufi kar ashiga lecture muna nan wannan yayannaki y cika muda surutu t fada tana d dariya sukayi masa sallama suka wuce........ Hk rayuwarsu take tafiya SAFWAN duk y rame SUHAIMA MA hk ita kuwa SAIHAM tunda t dawo dg gurin boka t rasa abinda ke mata dade SAFWAN ko kallon inda take bayayi taje t sanar d HAJIYA takera SAFWAN din tayi masa fada sosai tace wllh idan baya kula d ita sai t sabamasa kuma tsaf zata raba auren nashi d SUHAIMAN d yake rawar kai akanta hk tai ta masifa yana bata haquri ranar a dakin SAIHAM y kwana ita kuwa SUHAIMA tana dakinta hankalinta akwance don ita b wani damuwa tayi d shi b biyayya dai tanayi yadda iyayenta sukayi mata nasiha......... Balaifi yanzu HAJIYA tji rage zuwa gdn sbd ALH ABUBAKAR y hanata fita sai dai idan baya nan sai t pita shima b tazuwa gdn sai dai yau kwatsam SUHAIMA tana kitchen tana girki sai ga SAIHAM t shigo kai tsaye t sauke abinda SUHAIMA t dora kasa t dora wata tukunya, ran SUHAIMA y baci sbd sauri take kuma g wani gas din amma dan fitina t sauke mata kawai t dauki tukuyar t watsar d ruwan ta ajeye a gefe aikuwa SAIHAM t daga hannu t tsinkawa SUHAIMA mari itama SUHAIMA t daga hannu t rama,bata gama sauke hannunta b sai ga HAJIYA SAIHAM tana ganinta t fashe d kuka HAJIYA tayi sauri ttakaraso gurin SAIHAM tace HAJIYA ni nagaji d zaman gdn nan ynz gashi nan kingani d idonki toh wannan kadanne kika gani , aykuwa HAJIYA t dauke SUHAIMA d mari hannu bibbiyu, tariqe mata hannu tasa SAIHAM t riqe dayan tasaka matashi jikin gas,wani mugun iho tasaki dai² lkcin d SAFWAN y shigo......... *TOH FAN'S SAI ALLAH YA KAIMU BAYAN SALLAH ALLAH YASA MIYI IBADA KARBABBIYA ALLAH YA KARBI IBDUNMU AMEEN* *MUSHA RUWA LPY* ~Daga taku har kullum~ *✍🏼✍🏼Phateemarh Umar Abdallah 😘😘💋😘😍* [9/2, 2:40 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: .🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*♻ _Writing by_*:-ph@teem@rh* _Story by_*:-bebe arth(yar gatan huda)* _Edited by d eloquent editor_*:-bebe arth* ```HAPPY SALLAH JAMA ATUL MUSLIM MAY ALLAH ACCEPT OUR WORSHIP AND GRANT US WITH JANNATUL FIRDAUSS AND GARTHER US TOGETHER UNDER THE SHADOW OF PROPHET MUHAMMAD (S. A. W)``` *Dedicated dis page to all members of exclusive writers forum* ```Bebe'αrth(yar gαtαn hudα)``` ```Amnoor(mαmαn khαdy)``` ```Mαryαm mukhtαr``` ```Ruksαd``` ```Neenα Cool``` ```Nαbilαncyluv``` ```Jαmeelαh K mαshi``` ```Action bαby``` ```Ummu khαdy``` ```Aunty hαliloss``` ```Ayshα wαkili``` ```Khaleesat haydar``` ```miss Zαrαh mαnsur``` ```Aishα Muhd``` ```meenert terbercor``` ```humyluv``` ```Queen hαbeebα``` ```ummeeyxeey``` ```sαrdy bαrsh``` ```Ashnαf``` ```Ayshαn ummα``` ```Queen mermue``` ```pretty``` ```Nanah``` ```Dotar ubbe``` ```Ummu khamal``` ``` βieboh``` *Da duk wanda basuji sunansu b kuna raina ban manta d kuba masoyan asali Allah yabar zumunci* 40to45 Faduwa tayi agurin tana kuka sbd azabar d gurin yakemata. Safwan yana shigowa yaga aikin d Hajiyarsa tayiwa yarinyar mutane, daukanta yayi suka tapi asibiti, ko kallon inda su Hajiya suke baiyi ba..... Suna zuwa asibitin d yake aiki, daki kawai y wuce da ita yafara yimata treatment tare d taimakon wata nurse....... Sai da tayi kwana daya a asibiti sannna Hajiya tazo, lkcn Maman Suhaima tazo dubata...... Hajiya take cewa "Maman Suhaima ay kifawa tayi kan gas sai tatokare d hannunta". Suhaimah dai batace komai ba, ita kuwa Mamanta cewa tayi "Allah y tsare gaba".... Suhaimah sai d tayi kwana uku a asibiti snn aka sallameta. Safwan ne yake kula d ita koda aka sallameta bai maida ita gida b, sabon gdnshi d yagina y kaita yana kula d ita sosai, tasami lpy sosai suka gwangwaje amarcinsu, suna zaune hankalinsu a kwance, Suhaima tayi kyau jikinta yayi kyau kana ganinta kaga sabuwar amarya..... Sai d sukayi sati biyu acan, Hajiya taji shiru Safwan baice an sallami Suhaima b, taso taje gidan t sami Saiham d kawayenta sun cika gdn, sun kure volume sunajin kida, Hajiya tana t sallama amma b wanda y amsa, neman guri tayi t zauna, saiga Saiham t fito daga kitchen taga, Hajiya a zaune, zama tayi ko gaisheta batayi b, Hajiya tace "Saiham wai har ynz ba a sallami Suhaima bane?" Tabe baki tayi tace "nima nasani d zaki tambayeni, ai ba zaman gadinta nake b da inta dawo zansani". Ta tashi takarkade jiki tayi daki, kawayenta suka bi bayanta, suka bar Hajjiya azaune a gurin mamaki yacikata. Lallai yarinyar nan rashin kunyarta gaba yakeyi, tashi tayi t tafi gida takira Safwan a waya tace yazo tana nemansa....... Lokacin suna tare d Suhaima, yana ganin kiran Hajiya gabansa y fadi sbd yasan kwanan zancen, yana dagawa t fara fada duk bakin cikin d Saiham t kunsa mata akanshi t sauke tana ta masifa, kuma kazo ynz ina nemanka....... Tashi yayi y shirya yatafi, Suhaima t rakashi har wajen mota ya tafi. Yana zuwa Hajiya tacigaba dayimasa masifa, "Ina Suhaima? Har yanzu ba a sallameta b?" Gabansane y fadi ganin irin kallon d Hajiya take masa, y fara inda inda yace "Hajiya ba a sallameta b", Tace "au ba a sallameta b?" tayi kwafa tace "toh tashi kakaini in duba jikin nata". Suman zaune Safwan yayi hankalinsa y tashi, ita kuwa Hajiya har ta tashi tadauki mayafi........................ *✍🏼✍🏼✍🏼pharteemarh umar abdallah*😍😍😘😘 [9/2, 2:42 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM* _Writing by_*:-ρнαятєємαян* _story by_*:-вєвє'αтн (уαя gαтαи нυ∂αн)* _є∂ιтє∂ ву ∂ єℓσqυєит є∂ιтσя_*:-вєвє'αтн* ```ѕα∂αυкαяωα gαяєкι ʝιиιи ʝιкιиα му 6ѕтєя яυку ℓαяку``` ~page~ 45to50 Hankalinsa ya tashi sosai, ya tafi tunanin abinda zai cewe "Hajiya don gaba daya ta gama rusa masa tsarinsa, maganar da tayi masane ya dawo dashi hayyacinsa.. "Tace wai Safwan ko bakajinane? Ina yimaka magana nace ka tashi ka kaini gurin Suhaimah, yayi qasa da kai yace Hajiya ai basai kinje ba tunda yau za a sallameta yanzuma har na fara dawo dawasu kaya gida zanje in d'akkota, girgiza kai kawai tayi tace toh shikenan, sai yaji hankalinsa ya kwanta dan da hajiya bata yadda ba da baisan yanda zaiyi ba don yana tsoron fushin mahaifiyarsa.. Tashi yayi yace toh Hajiya sai anjima zanje yanzu in d'akkota tace toh mujima da yawa ka gaida min da Saiham yace toh zataji ya tashi yatafi.. "Yana fita bai wuce ko inaba sai gidan da ya ajiye Suhaimah yana zuwa yasameta tana kwance ta gama girki ko ina tsaf tsaf tayi kwalliya tasha wata had'add'iyar riga bata 'karasa gwiwaba launin sky blue rigar ta zauna ajikinta tayi kyau sosai kayan sun karb'i jikinta daidai.. Da sallama yashiga ta na kwance ta tashi tana masa sannu da zuwa, shi ko kawai kallonta yake yana godiya ga Allah yana tasbihi ga ubangijin da yayi wannan kyakykyawar halitta ya zauna ta kawo mai ruwa yasha suna hira yake cemata "Suhaimah kiyi haquri yanzu da abinda zan fada miki don Hajiya ta sani a gaba wai har yanzu kina asibitinne nace eh kinacan tace in kaita gurinki da kyar na samu nace an sallameki yanzu zaki dawo sannan ta haqura, ni nake gani kamar tagane ansallameki muna tare shiyasa duk hankalina ya tashi amma yanzu ya kike gani za ayi, d'agowa tayi da fararen idanunta ta kalleshi tace duk abinda kace shi za ayi amma yakamata dai nakoma gida haka saboda karta gane kaga intagani bazataji dad'i ba zatace bakajin maganarta, yace hakane toh yanzu kishirya mutafi in mayar da ke inyaso sai insa a gyara gidan kawai kayanki zaki d'iba, tace toh zuciyarta duk ba dad'i don batason komawa gidannan saboda Hajiya kullum tana hanyar zuwa gidan, haka tashirya suka kama hanya sai gida suna zuwa tafara gyara dakinta don duk yayi kura ta gyara ko ina tsaf sannan tayi wanka tasa atamfarta super green colour d'inkin riga da siket ya karb'i jikinta tayi light make up tafito palour ta tarar da Saiham tana zaune ko ina datti gidan duk ya lalace kamar ba mutum a gidan tana fitowa taga bazata iya zaman palourn ba saboda kazanta, komawa daki tayi ta d'auki wayarta takira Ummanta suka gaisa suka d'an taba hira kana sukayi sallama, Umma ta dad'a yimata nasiha taqara bata haquri da halin Hajiya bilki, tana kashe wayar kiran yayanta adnan yashigo da sauri ta d'aga tana murna tace hello yaya ina wuni yace lpy lau qanwata ya gida ina abokin nawa tace yana nan qlau yaya yaushe zaka dawo? yace sai nan da sati daya insha Allah zan dauki hutu zan dawo tace toh Allah ya nunamana sai ka dawo sukayi sallama ta ajiye wayar ta tashi tayo alwala ta tazauna akan sallaya tana addu'oin azkar kafin a tayar da sallah tabi jam'i a masallaci, da ta idar da sallah bata tashi ba sai da tayi sallar isha da shafa'i da wuturi sannan ta tashi taje kitchen ta had'o ruwan tea tasha ☕ tayi kwanciyarta.. Asubar fari ta tashi tayi wanka tayi sallah ta fito palour ta fara gyarawa duk ta gyarashi yayi tsaf sannan taje kitchen ta gyara tukwanen kitchen duk sunyi baqi ga datti ko ina haka ta gyara ko ina sannan ta had'a break fast tajera a dining area ta koma d'aki ta sake wanka don kayanta duk sun b`aci da qura tayi wanka ta fito lokacin Safwan ya fito daga d'akinsa cikin shirin tafiya office, yana ganinta ya sakar mata murshi irin na masoya itama ta maryar masa da murshi wanda yaqara fito da kyanta ta tsugunna tace ina kwana yace lpy lau my Suhaimah kin tashi lpy, lpy lau tace ga break fast nαn kαí чαkє jírα, murmuѕhí чαчí mαtα tαrє dα kíѕѕíng díntα α kumαtu чαcє tσh mч Suhaimah muje inci, ammafa sauri nake don nakusa let, suka qarasa gurin ta had'a mai tea yasha, yace toh bari naje tace toh adawo lpy Allah yabada sa'a, ameen my pretty 😘 yafita ko kallon inda d'akin Saiham yake baiba dama ko tashi batayi ba bare kuma tayi sallah.. *✍🏼✍🏼ԹհɑɾԵҽҽʍɑɾհ մʍɑɾ ɑҍժɑӀӀɑհ*😘😘😘 [9/2, 2:42 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM* _Writing by_*:-ρнαятєємαян* _story by_*:-вєвє'αтн (уαя gαтαи нυ∂αн)* _є∂ιтє∂ ву ∂ єℓσqυєит є∂ιтσя_*:-вєвє'αтн* ```ʝιиʝιиα gαяєкι му αυиту ωαииαи ѕнαfι иαкιиє кє кα ∂αι👌🏼 вαи мαитα ∂αкє вα кυмα вαzαи тαвα мαитαωα ∂α кє вα αℓℓαн уαвαя zυмυи¢ι иαʝι ℓαвαяι мαι ∂α∂'ι αℓℓαн уαѕαи мαиα αℓкнαιяι уαкαωσ иα уαи gαвα```😍😍😍😍😍 ~ραgє~ 50тσ55 Sαí dα Suhαímαh tαчí ѕαtí d'αчα dα dαwσwα ѕαnnαn Hαjíчα tα zσ gídαn dσn вαtα ѕαmun fítα kwαnα вíчu ѕαвσdα Dαdчn Sαfwαn чαnα gαrí dαmα ín вαчα nαn nє tαkє ѕαmun kαfαr чαwσ. Shígα tαчí lσkαcín Suhαímαh tαnα D'αkí ѕαíhαm cє kαwαí α pαrlσr tα ѕhígα вαtα чí ѕαllαmα вα ítαmα Sαíhαm kσ kαllσn índα tαkє вαtαчí вα gurí tα nєmα tα zαunα, "Tαcє Sαíhαm вαkí gαnní вαnє nα ѕhígσ, чαtѕínα fuѕkα tαчí tαrє dα tαвє вαkí tα kαllє tα α wulαk'αncє "Tαcє ín nαgαn kí mє zαn míkí? kαѕα cє mαtα kσmαí tαчí dσn tαgα чαrínчαr nαn wαtα rαnα zαtα íчα dukαn tα. "Tαnα zαunє α pαrlσr Suhαímαh tαfítσ tα d'σrα gírkí kαfín Sαfwαn чα dαwσ tαnα fítσwα tα hαjíчα α zαunє Sαíhαm tαnα tα chatting Zuwα tαчí tα zαunα "tαcє Hαjíчα ínα чíní вαtα kαllє tα вα "Tαcє lpч ítα kσ вαtα dαmu вα dσn вαtαчí zαtσn zαtα αmѕα Gαíѕuwαrtα tα вα. Kítchєn tα nufα tα d'σrα gírkí tα hαd'α kσmαí tα fítσ kσ kαllσn índα ѕu Hαjíчα ѕukє вαtα k'αrα чíвα tα чí D'αkín tα, ítα kσh Hαjíчα ѕαí kαllσn Suhαímαh tαkє gαnín wαní írín kчαu dα tαgα tαчí kαmαr вα wαddα tαчí jínчα вα🤔 "Wαnkα tαчí tα d'αurσ αlwαlα dσn tαjí αnfαrα kírαn Sαllαh tα fítσ tα ѕhírчα tα fítσ tα zuвα Hαjíчα αвíncí tαgα вα tα nαn, tα tαfí tα kσmα d'αkí tαчí ѕαllαh. "Itα kuwα hαjíчα вαk'ín cíkí nє чαѕα tα tαѕhí dσn αвín чα в'αtα mαtα rαí Sαíhαm tαnα zαunє αmmα tαчí wα чαrínчαr mαgαnα tαчí mαtα вαnzα rαn tα чα вα'cí ѕσѕαí tα чαnkє ѕhαwαrαr zuwα tαѕαmí Hαjíчαr Sαíhαm dσn tαkαí qαrαr Sαíhαm, (σh wαnnαn wαccє írín *suruka* cє mαí kαí rαqαrαr ѕurukαn tα gurín íчαчє ѕu 🤔 tσh αllαh чa ѕhírчα Hαjíчα Bílkí) Gαnín magríba ta kawo kai ne yasa ta hak'ura da zuwa sai ta koma gida da nufin gobe taje ta same ta tattauna lamarin..... Sαí dα чαчí ѕαllαr Mαgríвα чα ѕhígα gídαn α gαjíчє чα dαwσ, D'αkínѕα чα nufα чαjє чαчí wαnkα чα fitσ, α pαrlσr чα gαntα tαnα zαunє tαnα kαllσn TV dαmα ѕhí tαkє jírα чα fítσ чα nα gαníntα чα fαd'αd'α murmuѕhín ѕα írín wαndα Lαrkч tα kєчí ín tαgα gαdч🙈 Dσn вαí zαcí zαí gαntα α pαrlσr вα ѕhí α tunαnín ѕα ѕαí dαí чα tαrαr dα Sαíhαm 'чαr tαkurα dan in dai suka zauna guri d'aya sai ta kawo abinda zai sa ran sa ya b'aci... Guri yα sαmu yα zauna "Tace barka da dawowa "Yace yawwa yα gídα "Tαcє lpч kα tαѕhí mujє kαcí αвíncí "Yαcє kαwσ nαn mucє dαn чαu α gαjíчє nαkє, tαѕhí tαчí tσ d'αkkσ tα zuzzuвα muѕu ѕukα zαunα ѕunα cí ѕαí gα Sαíhαm tα fítσ dαgα d'αkí kαmαr wαddα αkα jєfσ tαnα hαrαrє hαrαrє вα wαndα чα kullα tα αcíkín ѕu tα nєmí gurí tα zαunα tα d'αu rєmσtє tα kíd'α tα kurє vσlumє, Sαfwαn nє чα kαѕhí чαcє вαkí dα hαnkαlí kє вαkí ѕαn dαrє вα kínα gαnín mutαnє kízσ kí kunnα mαnα kíd'α kє duk αвíndα zα αчí mαgαnα ѕhí kíkє nєmα, tαѕhí tαчí α fuѕαcє tα fαrα mαѕα rαѕhín kunчα tαnα murgud'α mαѕα вαkí rαn ѕhí чα в'αcí αmmα вαвu чαddα zαí dα ítα tundα kσ чα d'αukí mαtαkí ѕαí Hαjíчα tαcє вαí чí dαí dαí вα Suhαímαh kuwα ѕunα gαmα cín αвíncí tα hαd'α kαчαn tα kwαѕhє tα gчαrα gurín tαcє ѕαí dα ѕαfє kαllσn tα чαчí чαcє αllαh чα kαímu tα wucє D'αkín tα ѕhímα mα D'αkínѕα чα wucє rαn ѕα α в'αcє αcє mutum dα mαtαr ѕα αmmα вα αmfαní gαѕkíчα Hαjíчαr ѕα вαtα чí mαѕα αdαlcí вα ítαmα Sαíhαm dα tα gαmα rαѕhín mutuncín tα D'αkí tαчí tαfíчαrtα... Gαrí nα wαчєwα Hαjíчα tα ѕhírчα tαчí gídαn ѕu Sαíhαm ѕαвσdα αвíndα tαчí mαtα dαѕhí tα kwαnα a ran ta tαnα íѕα gídαn ѕunα gαíѕαwα tα fαrα zαччαnα mαtα αвíndα Sαíhαm tαчí mαtα, Hαjíчαr Sαíhαm cíkín чαnαчí nα rαѕhín dαmuwα dα nunα kσ ín kulα "Tαcє tσh kєmα Bílkí чα mukαчí dα kє? ínα cєwα kíkαí αurєn nαn вαzαíjє kσ ínα вα zαkí ѕα чα ѕαkє tα αmmα hαr чαnzu ѕhuru, чαrínчα вαtα ѕσn zαmα dα kíѕhíчα kínѕα nα αurα mαtα d'αnkí kumα kíѕα ѕhí чα ѕαkє tα kínqí kíngα duk αвíndα Sαíhαm tαчí míkí αí вαtαчí lαífí вα 😌 Hαjíчα Bílkí "Tαcє hαkα nє αmmα ín dαn wαnnαn nє αí вαí kαmαtα Sαíhαm tα d'αgα Hαnkαlín tα вα ѕhíkє nαn Hαjíчα kínѕαn ní Hαjíчα Bílkí вαní dα kчαu tα kwαntαr dα Hαnkαlín tα kwαnαn nαn Sαfwαn zαí ѕαkє Suhαímαh zαnjє ín rαrrαѕhєtα tα tαѕhí tα tαfí. *✍🏼✍🏼ρнαятєємαян υмαя αв∂αℓℓαн*💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 [9/2, 2:43 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* *♻£XCLUSIVE WRITERS FORUM* _Writing by_*:-Pharteemarh* _Story by_*:-bebe'ath (yar gatan hudah)* _Edited by d eloquent editor_*:-bebe'ath* *DEDICATED TO AUNTY FAUZA UMMYN YUSRAH MY CWT AMNOOR* ~page~ 55to60 Safwan kuwa da yaga Saiham ta tashi tayi D'akin ta sai ya fito yayi dakin Suhaimah don tunda ta dawo gidan bai k'ara zuwa gunta ba har ta kwanta ta fara bacci taji an rungumota ta baya ta juyo zatayi magana kawai yasa bakin sa a bakin ta kawai tayi lakwas takasa aikata komai haka yayi ta sarrafata yadda yake so har salo ya canza (ni dai rufe ido nayi najawo musu k'ofa nayi waje)🙈 basu farka ba sai k'arfe 4:00 tashi tayi jikin ta duk babu kwari, d'aukanta yayi yakai ta toilet da kaisa yayi mata wanka ya dawo da ita kan gado shima wanka yayi ya tafi D'akin sa ya shirya ya tafi masallaci, itama nafila tayi kafin ayi assalatu ta zauna tana azkar bata tashi daga gurin ba sai da gari yayi haske ta koma bacci ba ita ta farka ba sai k'arfe 10:00 ta tashi taje kitchen ta d'ora ruwan zafi ta had'a breakfast kana ta koma D'aki tayi wanka ta saka less kalar ja da bak'i d'inkin riga da skirt d'inkin ya karb'i jikin ta ta fito parlor ta zauna tana jira ya fito, sai k'arfe 11:00 ya fito cikin shirin tafiya office k'arasowa yayi ya zauna ya jawo ta jikinsa Yace "my pretty ni zan fita, lankwab'ar da kai tayi cikin yanayin shagwab'a Tace "haka zaka tafi bakayi breakfast ba Yace "toh my pretty baki bani ba Tace "toh tashi muje in baka, tashi sukayi a tare hannun su rik'e da na juna suka isa dining area tayi serving d'inshi suka ciyar da juna sannan yatashi ta rik'e masa jaka ta rakashi har bakin mota sannan ta koma ciki. Hajiya kuwa tana fita daga gidan k'awarta Momyn Saiham bata wuce ko ina ba sai wajen wani d'an iska wanda yake mata aiki tana zuwa ta same su suna zaune suna ta shaye shayen su Tace "yawwa Cacasko gurinka nazo, tasowa yayi yana dariya irin tasu ta 'yan duniya Yace "ai Hajiya tunda na ganki nasan ta samu fad'i kawai Hajiya aje a aikata amma kinsan aiki na in babu bugun abuja da matsala Tace "haba kar ka damu kasan ni indai akayi min aiki yadda nakeso akwai kud'i "Yace toh me za'ayi Tace "gobe kazo ka same ni a gida ina jiran ka, toh Hajiya sai nazo takama hanya ta tafi. Da safe wajen k'arfe 12:00 Cacasko ya dira a gidan Hajiya tayi masa bayanin aikin da zai mata ya fad'i kud'in da zata biya shi ta bashi adverse, Yace "toh yanzu da yaushe zanje "Tace ai yanzu zamu tafi, tashi sukayi suka tafi gidan Safwan tare suka shiga parlorn ba kowa a parlorn direct D'akin Suhaimah suka nufa tana kwance taga mutane akanta a tsorace ta tashi ta d'auki hijab ta saka, Tace "Hajiya ina wuni ko kallon ta bata yi ba ta kalli mutumin da ke gyafen ta taga wani k'aton mutum, Hajiya ce ta fara magana yau zaki ci ubanki dan sai kinyi da na sanin auren D'ana da kikayi ke da ubanki kwad'ayayyu toh yau zaki d'and'ana kud'arki. Kuka Suhaima take sosai tana Dan Allah Hajiya kiyi Hak'uri, dallacan rufa min baki kuka take kamar ranta zai fita tace "Cacasko cika aikin ka, in tak'i baka had'in kai kai mata to k'arfi da yaji, ta fice fuuuuuuuuuuu ta bar D'akin. *✍🏼✍🏼ԹհɑɾԵҽҽʍɑɾհ մʍɑɾ ɑҍժɑӀӀɑհ*💋😘😍💋 [9/2, 2:44 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* *♻EXCLUSIVE WRITERS FORUM* _Writing by_*:Pharteemarh* _Story by_*:-bebe'ath(yar gatan hudah)* _Edited by d eloquent editor_*:-bebe'ath* *IN DEDICATED TO AUNTY HUDA (MRS JH)* *BEBE'ATH ('YAR GATAN HUDAH)* ~page~ 60to65 Tashi tayi taje ta tsunna a gaban Cacasko ta Dan Allah bawan Allah kayi Hak'uri, kuka take sosai kamar ran ta zai fita tana bashi Hak'uri. Tausayi taba shi soasai ya tsaya kawai yana kallon ta saboda wani irin kuka da take, cikin muryar sa irin ta 'yan shaye shaye yake cewa "ki rufe min baki ki saurare ni, shiru tayi tana kallon shi, Yace "ki fad'a min menene dangartakar ki da wannan matar? Cikin muryar kuka tace "suruka tace Girgiza kai yayi yace "toh shike nan yanzu ki kwantar da Hankalin ki babu abinda zan yi miki don ni ko zanyi mugunta bana irin wannan abun ko budurwa bazan iya yiwa fyad'e ba bare matar aure ni duk abinda zanyi bana irin wannan abin abinda yasa kika ga na amsa bansan aikin da zanyi mata ke nan ba, amma yanzu zanje ince mata an gama aiki. Godiya tayi masa ya tashi ya fita ya koma gidan Hajiya tace"Cacasko ka gama aikin ka yace "Hajiya kinsan bama wasa da harkar kud'i dan baki ga yadda nayi mata kaca kaca ba zatayi min taurin kai nayi mata ta k'arfi, yawwa haka nake so tashi tayi taje ta d'akko masa sauran kud'in sa yakama hanya yayi tafiyar sa Hajiya tana ta murna. Suhaima kuwa yana fita ta tashi ta kulle D'akin ta tashi toilet tayo alwala tayi sallar nafila ta godewa Allah da ya kub'utar da ita daga sharrin Hajiya. Bayan 'yan kwanaki da faruwar haka Suhaima ta shiga laulayin ciki, Safwan yayi murna sosai amma idan ya tuna da abinda Hajiyar sa tace sai Hankalin sa ya tashi yace wa Suhaima su zubar da cikin tace ita baza ta zubar ba inshi baya so ita tana so, haka ya hak'ura sukai ta kula da cikin Saiham ce ta lura da irin sauyin da ta gani tare da Suhaimah da kuma yadda taga Safwan yana kula da ita yana tarai rayar ta aiko Hankalin ta ya tashi sosai ta tafi take sanar da Momyn ta don ta dai na shiga harkar Hajiya bare ta fad'a mata. Momyn Saiham ce to kira Hajiya take shaida mata abinda ke faruwa Hankalin ta ya tashi sosai tayi gidan tana zuwa taci sa'a Safwan yana gida tana, shiga parlorn ko sallama batayi ba ta fara masifa tana zagin Suhaimah "dan ubanki zo ki tafi gidan ubanki cikin shege ba a nan gidan ba kije ki nemo uban D'anki amma ba Safwan ba Hankalin Safwan ya tashi sosai yana bawa Hajiya hak'uri "Hajiya dan Allah kiyi hak'uri ki yafe ni wallahi cikin nan nawa ni ba na wani ba. Ai Hajiya tana jin haka ran ta yak'ara b'aci tace "Wallahi Safwan ka k'ara cewa cikin nan naka ne sai na tsine ma kuma wallahi a gurin nan ina so kasaki yarinyar nan kafin rai na ya b'aci. Kuka yake kamar k'aramin yaro yana bawa Hajiya hak'uri amma kamar bata san yana yi ba haka yana ji yana gani Hajiya ta bashi takadda ya rubuta mata saki d'aya yana kuka ya mik'a mata ya fice ya bar gidan Hajiya kuwa murna fal cikin ran ta amma duk murna da Hajiya take yi bai kai Saiham ba don ita ji take kamar anyi mata albishir da gidan aljanna don ita dama ta tsani, Suhaima saboda murna bata san lokacin da ta rungume Hajiya ba tana godiya yanzu Safwan ya zama nata ita kad'ai. *✍🏼✍🏼℘ɧąγɬɛɛɱąγɧ ųɱąγ ąცɖąιιąɧ*💃🏻 [9/2, 2:44 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: . 🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿🙍🏿 *MUGUWAR SURUKA* *♻£EXCLUSIVE WRITER'S FORUM* _Writing by_ *:-pharteemarh* _Story by_ *:-bebe'ath (yar gatan hudah)* _Edited by eloquent editor_ *:-bebe'ath* ~page~ 65to70 Mayafi Suhaimah ta d'auka ta tafi gida tana kuka tana shiga Momy ta ganta tana kuka da sauri ta taho ta rik'e ta hankalin ta a tashe ta fara tambayar ta Suhaimah lpy? Mai ya faru? Tana kuka take sanar da Momy abinda ya faru suna zaune sai fa Dadyn ta ya shigo Momy ta fad'a mai abinda ya faru rain shi ya b'aci sosai zai fara magana kenan sai sukaji sallamar Hajiya Bilki tana zuwa ta fara zayyana musu k'aryar da gaskiya ita dama tun da akayi auren nan yarinyar nan yawon ta take tafiya idan tayi mata fad'a tayi mata rashin kunya shiyasa ta zuba mata ido kuma da naga tana yawon ta na hana Safwan ya kusance ta na haramta mai shiga d'akin ta toh kunga yanzu ga abinda ta d'ebo don haka mu cikin nan ba namu bane sai ku nemi maishi. Kuka sosai take tana fad'in wllh cikin sa ne Dady ne ya bige mata baki tare da fad'in ki rufe min baki kafin ran ki ya b'aci a nan gurin. Waya ya d'auka ya kira Safwan yace yazo yana neman shi yanzu, yana isowa gidan yaga Hajiya hankalin sa ya tashi da ya tuna da gargad'in da tayi masa. Dady ne yace Safwan ina tambayar ka ka fad'a min gaskiyar zancen nan kanshi a k'asa yana hawaye yace gaskiya Alhaji ni bansan da cikin nan ba banawa bane, yana gama fad'in haka ya tashi ya fita saboda wani kuka mai k'arfi da ya kwace masa. Suhaima kuwa tana jin abinda Safwan yace ta sume a gurin Momy ce ta tashi da sauri ta rik'e ta tana jijjiga ta, shiko Dady ko ajinkin sa don ya yarda da abinda Hajiya suka fad'a, ruwa Momy ta d'ebo ta yayyafa mata ta farfad'o. Tashi yayi ya shiga d'aki ya kira Suhaima bai tambaye ta komai ba tana zuwa ta fara jin saukar duka ko ta ina yana fad'in ubanwa yayi miki ciki dama baki da mutunci wllh yau sai kin rai na kanki, dukan ta yake sosai Momy tun tana daurewa har ta gaji taje tana bashi hak'uri amma kunnan she ya toshe, sai da taje ta janye Suhaima sannan ya hak'ura ya zauna yana maida numfashi. Yace wa Momy "Fatima wllh yarinyar nan idan bata fad'a min wanda yayi mata ciki ba sai naci uban ta. Tace Alhaji Dan Allah ka kwantar da hankalin ka kayi hak'uri mubita a hankalin mu tambaye ta zata fad'a mana, yace toh muna sauraran ki kifad'a mana, tana kuka tace "Wllh cikin sa ne, yace "kenan k'arya zai miki kice ba cikin sa bane? toh bari kiji in fad'a miki ki tashi ki bar min gida dan cikin nan ba a gida na ba hankalin ta a tashi take bashi hak'uri Momy ma tana bashi hak'uri yace in tak'ara magana sai ran ta ya b'aci, tashi tayi don baza ta iya zama a gurin ba. Shima Dady tashi yayi ya d'auki dorina yana dukan ta yana korar ta tashi tayi ta fitoh tana kuka sai ga Adnan ya shigo yana tambaya lpy ba wanda yayi masa magana sai Dady da yaga yana dukan Suhaima ta bar masa gidan sa fita tayi daga gidan tana kuka ta zauna a k'ofar gidan. Adnan ne ya fito ya rik'e ta yasa ta a mota bai wuce ko ina ba sai k'ofar na'isa gidan kakar su wadda ta haifi Momyn su ya bata hak'uri tare da yi mata nasiha ya kwantar mata da hankali, tana kuka take fad'a masa abinda ya faru ran shi ya b'aci sosai yanzu Dady ya yarda da maganar wannan makirar matar ita ma Hajiya kakar su fad'a tayi sosai tace amma bashir bai yi tunane ba shike nan ki kwantar da hankalin ki kar kisa damuwa a ranki kinji tashi ki shiga kiya wanka ko kyaji k'warin jikin ki, shi kuma Adnan yayi mata sallama ya tafi. Koda ya koma gida bai nuna wa Dady ya kaita wani guri ba sai dai Momy da ya sanar mata don hankalin ta ya kwanta a matsayin ta na uwa kuma mace mai rauni. *✍🏼✍🏼phαrtєєmαrh umαr αвdαllαh* [9/2, 2:45 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙎🏿🙎🏿🙎🏿🙎🏿🙎🏿🙎🏿🙎🏿🙎🏿 *MUGUWAR SURUKA* *♻£EXCLUSIVE WRITERS FORUM* _Writing by_ *:-pharteemarh* _Story by_ *:-bebe'ath(yar gatan huda)* _£dited by d eloquent £ditor_ *:-bebe'ath* _*DEDICATED TO MAI IYALI TAWA*_ ~page~ 70to75 A gidan kakannin ta ta cigaba da zama hankalin ta a kwance tana zuwa makaranta ta maida hankali akan karatun ta sosai, Dadyn ta ko tunanin halin da take ciki bayayi bayaso ma ayi masa maganarta, Momy ce wani lokacin take kiran ta ab'oye idan baya nan ko in tana d'akin ta. Akwana a tashi asarar mai rai yau ga Suhaimah ta kammala karatunta sunyi graduation, A lokacin cikin ta ya tsofa sosai, Bayan sati da yin graduation da daddare ta fara nak'uda cikin gaggawa Inna kakar ta takira Adnan a waya ya kaisu asibiti basu dad'e da zuwa ba cikin ikon Allah ta haifo 'yar ta mace kyakykyawa mai kama da babanta sak, gari na wayewa aka sallame su suka koma gida. Safwan kuwa bashi da kwanciyar hankali kullum cikin tananin Suhaima yake yarame ko office yaje baya wani aiki sai tunani Saiham tai ta rashin kunya tana zuba fitsara don yanzu ma Hajiya tsoron ta takeji dan akwai sanda tayi laifi Hajiya take mata fad'a ta tashi tace kwalar ta zata dake ta shike nan Hajiya ta dai na zuwa gidan don tasan tabbas Saiham zata iya dukan ta. Bayan suna yarinya taci Sunan Kakar Suhaima ta wajen uwa wadda take gurin ta wato Maryam ake kiranta da Ayman, taci gaba da kula da 'yar ta sosai har ta isa yaye bayan ta yaye tane taci gaba da karatu ta tafi low school tana karatun ta ba ruwan ta da tunanin komai har ta kammala aka rantsar da ita ta zama cikakkiyar barrister. Hajiya Bilki tana gida Hankalin ta bai kwanta ba na d'anta bai kwanta ba, A haka Alhaji ya dawo yaji labari sosai Hankalin sa ya tashi ran sa ya b'aci yakira Safwan yayi mai fad'a sosai amma yasan ba laifinsa bane, Ita ko Hajiya a gurin yace taje ya sake ta saki biyu yadda ta hana 'yar mutane zama a gidan miji itama bazata zauna ba, Hankalin Hajiya ya tashi tayi ta d'ora hannu aka tana ihu tashiga uku ta fara bashi hak'uri amma ina baya jin ta yayi ficewar shi tare da yimata gargad'in kar ya dawo ya tarar da ita a gidan sa. Gidan Momyn Saiham taje take sanar da ita abinda ya faru taji dad'i sosai a zuciyar ta amma a fili ta jajan ta mata. Tana barin gidan ta rasa inda zataje gashi ita yanzu tsoran Saiham zake, haka tayi shahada ta koma gidan Safwan da zama Saiham bak'in ciki kamar ya kashe ta yanzu tana murna ta sake a gidan ta ita kad'ai wannan tsinanniyar mata zata takura mata, d'akin Suhaima ta gyara dama sun kwashe kayan Hajiya ta aika musu dashi. Alhaji yana fita gidan su Suhaima ya wuce gurin Dady ya same shi ya bashi hak'uri akan abinda ya faru yace "Ina Suhaiman take yace "Nima bansan inda take ba yarinya zata zubar min da mutunci in barta ta zauna a gida na, Alhaji yace "Me kake nufi bashir? karka ce min kurar yarinyar nan kayi amma bakiyi min adalci ba baka yiwa mahaifiyar ta adalci ba kuma itama bakayi mata adalci ba yanzu baka tunanin halin da take ciki ko wani hannu ta fad'a, Allah sarki yarinyar nan Allah yasaka miki abinda akai miki yace "Toh sai anjima ni na tafi kuma insha Allah duk inda yarinyar nan take sai na sa annemo min ita bai ce mai komai ba yawuce. Hajiya tana zaune zaman gida babu dad'i komai ita keyi babu mai yimata wanki babu mai share mata d'aki sab'anin da da komai yimata akeyi duk ta rame tayi baki girki sai dai ta kwashi na k'asan tukunya wanda Saiham ta rage shima sai ranar da taga damar ragewa wataran ma bata rage mata, ga Safwan duk ya birkice duk abinda Saiham tace shi akeyi a gidan Hajiya ita takewa Saiham wanki ta share gida tayi wanke wanke babu mai kula ta a gidan wulak'anci kullum da irin salon da suke mata. Hajiya na zaune a tsakar gida Saiham da Safwan suka fito daga d'aki hannun su rik'e da juna ta kalle su ko kallon inda take basuyi ba ta tashi ta sha gaban su tace "Yanzu kuna ganina amma babu wanda zai iya yimin magana kuna ganin halin da nake ciki amma baza ku kaini asibiti ba, wani bazan kallo Saiham ta watsa mata tare da hankad'e ta ta fad'i gefe tace ki mutum mana ina ruwan mu da zaki zo kina mana hauka a nan Safwan yaji wani iri amma babu yadda zaiyi ko bud'e baki yayi zaiyi magana sai yakama, Rik'o shi tayi tace "Dan Allah sweetheart mu tafi kar ta b'ata min rai suka shige mota suka wuce, ta saki baki tana kallon su wani hawayen bak'in ciki wani na koro wani. *✍🏼✍🏼ԹհɑɾԵҽҽʍɑɾհ մʍɑɾ ɑҍժɑӀӀɑհ* [9/2, 2:46 PM] ɧąʝıყą ცąცცąɧ🙎🏿: 🙎🏿🙎🏿🙎🏿🙎🏿🙎🏿🙎🏿🙎🏿🙎🏿 *MUGUWAR SURUKA* *♻£EXCLUSIVE WRITERS FORUM* _Writing by_ *:-pharteemarh* _Story by_ *:-bebe'ath(yar gatan huda)* _£dited by d eloquent £ditor_ *:-bebe'ath* *dєdícαtєd tσ вαíwα wrítєrѕ*💋💋💋 ~page~ 75to80 🔚 Nadama sosai Hajiya bilki tayi taje tabawa Alhaji hak'uri ya kore ta tare da gargad'in kar tak'ara zuwa masa gida, da kanta taje ta same iyayen Suhaimah take sanar musu cewa duk abinda ya faru k'arya ne kuma ita ta saka Safwan yace ba cikin sa bane ko ta tsine masa duk ta fad'a musu muguntar da ta had'awa Suhaimah, tace "kuma abinda yasa idan na fad'a muku magana kuke yadda wani boka nasa yayi muku asiri amma ku taimaka ku yafen min dan Allah tana kuka tana fad'a. Shi ko Dady abin mamaki ya bashi ya d'aure masa kai toh ita wannan mata wanne irin k'iyayya take wa 'yarsa haka da tayi mata wannan abu, Momy kuwa kuka take sosai tana Allah ya isa tsakaninmu da ke bilki bazamu yafi miki ba kin cutar da mu kin cutar mana da rayuwar yarinyar da bataji ba bata gani ba Dady ma kasa daurewa yayi sai da yayi hawaye yace bilki ki tashi ki bar min gida kafin insa a fitar min da ke kije ke da Allah dan cutar da kikai mana bazamu yafe miki ba, ta tashi ta fita tana da nasanin abinda ta aikata. Suhaima suna zaune cikin kwanciyar hankali duk abinda take buk'ata Adnan yana musu basu da damuwar koma. A k'ofar gidan su yaga Hajiya bilki a zaune kamar almajira yace "Hajiya lpy kike zaune anan tace "Adnan dan Allah ka taimaka katayani bawa su Alhaji hak'uri akan abinda ya faru sharrin shaid'ane takwashe kaf labarin ta bashi ya jinjina kai yace laila to tashi kije zan basu, ya shige gida ya barta a zaune a gurin. Yana shiga gida yaga su Dady a zaune yayi tagumi Momy kuwa kuka kawai take guri ya samu ya zauna yace lpy na ganku haka, Dady ne ya d'ago idan sa wanda suka kad'a suka jajir yace "Adnan kaji wannan muguwar matar abinda tayi mana duk abinda take zuwa to fad'a mana akan Suhaima ashe k'arya take kawai k'iyayyace. Yana hawaye yace "Me yarinyar nan tayi mata haka? wannan k'iyayyar tayi yawa Shima Adnan hawaye yake amma na farin ciki da Allah ya bayyana gaskiya Suhaima tafi ta daga fushin iyayen ta yace "toh Dady yanzu sai muyi hak'uri tunda tanemi yafiyar mu ita kuma Suhaima sai muyi ta addu'a Allah ya bayyana mana ita aduk inda take. Yace ameen amma in kaga na yafewa wannan muguwar matar toh sai naga Suhaima. Tashi Adnan yayi yafita yace Allah ya bayyana ta bai wuce ko ina ba sai k'ofar nasarawa gidan kakar su da murna ya shiga Suhaima tana zaune tana gyarawa Ayman gashi suna hira da kaka sukaji sallamar Adnan yana zuwa suka gaisa ake sanar dasu abinda ya faru dukkansu sukayi murna, Adnan yace yanzu bazaki koma da wuri ba sai nan da wasu lokuta dama Dady ne mai matsala amma ita Momy nasan kukan farin ciki take, suka ce "haka ne kaka "tace kai amma gaskiya bilki ba k'aramar azzalumar mata bace kai ni ko a zamanin da ban tab'ajin *MUGUWAR SURUKA* irin bilki ba, tashi Adnan yayi yai musu sallama tare da basu kud'i suk'ara suyi amfani dashi ya tafi. Dady abu kamar wasa ya ta da hankali neman Suhaima abu har yakaishi ga kwanciya a asibiti lamarin da ya d'agawa kowa hankali musamman Momy takira Adnan tace gaskiya yakawo Suhaima haka, kwanan shi biyu a asibiti bayacin komai yana kwance Momy tana zaune a gefen gadon Sukaji sallamar Suhaima kamar a a mafarki Momy batayi wani mamaki ba sai dai murnar ganin 'yarta da tayi, tayi kyau ta murje kamar wata balarabiya ga Ayman yarinya kyakykyawa, Shiko Dady basan lokacin da ya tashi ba yaje yarik'eta ya kura mata ido kamar wanda yaga sabuwar halitta yana hawaye yace Suhaima kice Allah nagode maka da ka bayyana min 'yarta cikin kwanciyar hankali. A ranar suka koma gida Dady yayi ta bata hak'uri tace ita basuyi mata komai ba kuma ko sunyi ta yafe musu. Rayuwa ta koma mai dad'i Ayman tana samun kulawa sosai gurin kakannin ta ga kud'i Allah ya bud'a musu suna shigowa suka k'era gida na gani nafad'a. Alhaji mahaifin Safwan taje yaji labari yayi murna sosai yaga jikar sa yana k'aunar ta yana kula da ita sosai yana zuwa yana gani ta. Bayan barin Hajiya daga gidan su Suhaima ta koma gida tunda tashiga d'aki bata fito kuma ba wanda yane me ta acikin gidan ashe bata da lpy baci ba sha tunda ta dawo sai da ta ga ba sarki sai Allah ta rarrafo ta fito parlor lokacin Safwan yana zaune gani halin da take ciki yasa hankalin sa ya tashi ganin mahaifiyar sa haka d'aukan ta yayi yakai ta asibiti sukai mata taimakon gaggawa yaje yasami mahaifin sa yake fad'a masa halin da take ciki ya rufe shi da fad'a yace kar yak'ara zuwa masa da zancen ta, hak'uri yayi ta bashi sai da k'yar ya shawo kansa ya hak'ura sukaje asibiti yaga halin da take ciki ya tausaya mata sosai Safwan ne ke kula da ita saboda Saiham batanan bai san inda ta tafi ba, satin su biyu aka sallame ta taji sauk'i sosai ta koma gidan Safwan taje ta bawa Alhaji hak'uri sai da ya tabbatar da tayi nadama ya mai da ita sannan suka fara neman mafita yadda a subi su nemawa Safwan magani sauka suka sa akayi masa suma suka dage da addu'a suna karb'o masa rubutu yana sha cikin ikon Allah yaji kamar bashi ba kamar wanda yayi bacci ya tashi hankalin sa ya dawo jikinsa ya tuna da Suhaima da cikin shi da yake tare da ita koda yaje gidan su na da aka sanar masa sun tashi hankali a tashi ya koma gida yake tambayar Alhaji ko ina suka koma yace bai sani ba hankalin shi ya tashi sosai kuka yake yana bawa mahaifina sa hak'uri sai da yagama yace toh gobe ku shirya muje sannan yaji hankalin sa ya kwanta. Tashi yayi yaje gidan sa wanda baya son yaje kwakwata baya son ganinshi amma kawai yaje yana zuwa yaga mota a cikin gidan yana shiga parlor yaga Saiham tana kwance akan kujera da wani tsohon saurayin ta yana zaune tayi filo da cinyar sa suna kallo daga shi sa T-shirt da gajeran wando ai baisan lokacin da ya fara dukan sa ba ko ta ina suka tashi sukayi waje da gude Saiham bata tsaya ko ina ba sai gidan su Momy tana ganinta tace ke lpy na ganki haka baki kayan dake jikinki ba sai a yanzu ta lura dan mini skirt ne ajikin ta da vest suna tsaye a parlor sukaji sallama dan ake ne ya basu takadda yace wani ne a k'ofar gida ya aiko su suka ansa ta bude takadda saki uku daga Safwan masifa Hajiya lami ta fara ita bilki zatawa haka suma zasu sani kiran yayan Saiham tayi wanda yake auren Nusaiba 'yar k'anwar Hajiya bilki yana zuwa ta sanar mai tare da cewa tana so yasaki Nusaiba ta koma gidan su yace "Ni Hajiya bazan saki matata ba wallahi dan babu abinda tayi min itama ai laifi tayi aka sake ta ba haka kawai aka sake ta ba ya tashi yayi tafiyar sa. Koma gida yayi yake sanar wa Hajiya abinda yafaru tace "kai amma yarinyar nan ko tsinanniya yarinya kayi m dai dai da kayi musu haka Allah yayi maka albarka Safwan tana hawaye tace Safwan kayafe min duk ni naja maka wannan abun yace babu komai Hajiya komai ya wuce. Washe gari k'arfe 11:00 suka tafi gidan su Suhaima sun same su suna nan dukkan su cikin kwanciyar hankali bayan sun gaggaisa Alhaji yayi gyaran murya yace toh Alhaji zuwa mukayi muk'ara baku hak'uri akan abinda ya faru dan Allah Alhaji a yi hak'uri yace babu komai ya wuce a yayyafi juna, shidai Safwan wurga ido yake ta ina zai ga b'ullowar Suhaimah amma shiru babu ita sai can Alhaji yace wai nikuwa ina 'ya tane? yace "tana ciki bata san kunzo ba bari a kira ta Momy ce ta kirata tafita tare da Ayman a hannun ta ta nemi gefe ta zauna ta gaishe su Ayman tana ganin kakan ta ta tafi gurin shi da guru tana masa gwaranci, Hajiya tana ganin ta fara murna bare kuma Safwan wanda hawaye suka wankewa fuska lokaci guda Hajiya takai hannu zata d'auki Ayman amma yarinyar tak'i zuwa gurin ta amma Safwan yana mika hannu taje ya rungume ta yana hawaye nan dai Hajiya da Safwan suka nemi gafarar Suhaima tace "babu komai Allah ya yafe mana anan take basu labarin yadda sukayi da Chachasko. Bayan wasu watani Mahaifin Safwan yaje yasame Mahaifin Suhaima Sukayi maganar mai da auren su amma sai idan Suhaima ta amince, Yasami Momy da maganar da k'yar ta amince sannan suka sami Suhaimah sukayi mata nasiha tare da fad'a mata kudirin su a karo na biyu tace babu komai Dady nasan bazaku had'ani da abinda zai cutar da ni ba na amince suka ce "Allah yayi miki albarka. Bayan sati biyu aka mayar da auren Safwan da Suhaima sannan aka d'aura auren Adnan da Yasmeen aka kai amare gidajen su aka bar Ayman gurin Momy gida Safwan yayi had'adde na gani na fad'a gida ya tsaru sosai suna zaune cikin kwanciyar hankali da soyayar juna Hajiya kulawa sosai take bawa Suhaimah suna zaune cikin mutunta juna rayuwa mai dad'i Tammat bi hamdih *DA HAKA NAKAWO KARSHEN WANNAN LITTAFI NA MUGUWAR SURUKA ABINDA MUKAYI DAI DAI ALLAH YA BA MU LADAN SA WANDA MUKA YI KUSKURE ALLAH YA YAFE MANA DA FATAN ZUMUYI BABBAR SALLAH LPY* *✍🏼✍🏼ԹհɑɾԵҽҽʍɑɾհ մʍɑɾ ɑҍժɑӀӀɑհ*