*⚜️⚜️YADIN MAGE⚜️⚜️* 🐈🐈🐈🐈🐈🐈🐈🐈 _🫧story and writing🫧_ *By* *{oum yasmeen}* *littattafai na* *AFIF* *YADIN MAGE* *RASHIN SANI* *MUBU MU GANI* *KIN CU CENI* *DESTINY LOVE* *BINTA YAR JAGALIYA* ```Bismillahi Rahanir Raheem``` ………✍🏼 *Part 1-2* ""A garin kano yau an tashi da wata iriyar rana ga zafin da yake gasa ƙafar ta ga yunwa da ta ke ji amma halin datake ciki yasa bama ta jin zafin da a keyi babban burin ta be huce ta ganta a gidan baba kabiru tunda ga dandago take tafiya gashi yanzu ta kusan zuwa nasarawa j .r.a a hamdallah ta yi a ranta domin ta kusan shiga lahin da gidan baba kabiru gaban wani gida ta tsaya iya tsaruwa ya tsaru daga ganin gidan kasan mai gidan ƙusar gwamnati ne ko hamshakin dan kasuwa bugawa tayi ganin ba ajiba yasa ta ƙara bugawa mai gadin gidan ne ya buɗe ya leƙo kallo daya za kai mai kasan buzune cikin hausar sa mara fita ya ce mata , "shine ka dawo alhaji ya ce baya son a din ga barin masu maula shi go mai ina baka haƙuri ka tafi in da ace alhaji yana nan da sai in faɗa mai yana faɗar haka ya rufe ƙofar sa , Wasu zafafan hawayai zuka zobo daga idon ta daga hannu sama tayi tace Ya Allah ka kawo min mafita ka bawa abbana lafiya shikaɗai yara ge mun bani da gata sai kai wata mota ce ta nufo gidan mai gadi yana jin ƙarar mota ya wangale gate ɗin motarce ta tsaya cikin sauri ta ta shi domin ta gane mai motar tuni farinciki ya ma mayai zuciyar ta dasauri muhibbat ta fito ta ce "Samha ke ce yau a gidan na mu ?" Eh anty muhibba na zo ne man baba ne yau Okay Allah ya soki baki da rabon ganin ta kaici domin ba kowa a gidan saboda yau jabir zai dawo daga america mun tafi ɗau ko shi ne a na ruga su dawo wa shi go sai ki jira shi "To, nagoɗe sosai , shiga cikin motar tayi to ni AC ta ratsa ta shiru tayi ta shiga tunani anya kuwa baba kabiru yayan innata ne ga irin daular da yake ciki ganin motar ta tsaya alamar sun shi go ya sa tayi saurin fitowa yi ta tsaya "Hajjiya hajjiya wannan mai barar ka shigo da shi ya fi sati ukku yana zowa alhaji ta ce min ƙar na bar sa ya shigo dan boko haram ne, What to wannan da kake gani ƴar gidan ƙanin daddy ce ƙar in ƙara ji ka fada mata haka "To, hajiya na dai na ya bar gun , Samha ina ta kalmin ki ƙar de a cikin mota kika baro shi ?" aa bani da shi "Okay ya jikin abba ?" hawayan da take ruƙe wane suka sami na sarar zobo wa cikin muryar kuka ta ce "kullum rashin lafiyar abba gaba take ga shi tun kafin cutar ta shi tayi tsana ni mai company nin su ya salla mai su yaƙi basu albashin su na wata shiddah kuma saboda ɗau kan shinkafa bayan shi yasami matsala , yanzu gobe za a zauna zaman shari'a we baba kabiru yace gidan da muke cike na sane ya kai abba ƙara ya tashi ya bar mai gida Allah sarki allah ya bashi lafiya Ameen ta ce shiga wani hadaddan floor sukai a ƙasan carpet ta zauna bata fi minti daya da zama sai ga ihun su auta da alama sun dawo daddy yana ruƙe da hannun mama suna sanyai da kayan alfarma samin guri sukai suka zauna basu lura da samha ba sai jin gaisuwa sukai asama "Kee waya baki izinin shigo min gida ?" kafin ta ce wani abu muhibbat ta ce, "pls daddy ni na shigo da ita taimako ta zo ne ma dan Allah daddy ka janyai shari'ar nan ƴar kanwar ka ce fa be kamata ba aji ka kai su ƙara kotu duk kuɗin ka akan gida kuma kasan ba naka bane ,, cikin zafin rai mama ta wanke ta da mari ta ce "Muhibba yau mahaifin ki shi kike faɗawa haka duk abin da yake yi yana yi dan kune domin kuji daɗi ko bayan ransa ba zaku ta gyayara ba ,, Ke kuma ta shi ki fitar mana agida shegiya mai kama da aljana kuma ki ce masa dukiyar sa muncin yai ba zamu bayar ba Dan girman allah kuyi haƙuri ku bar mana gidan mu ba musan ida za muba ku tausaya mana ƙafar baba kabiru ta ruƙe tana kuka mai ban tausayi tace "Kaji tsoran Allah duniya ba matabba ta bace in da inna ta je zaka je har inna ta mutu ba kaje ba a ina innata ta baka gidan mu ta ce ta bar maka mai yasa kake son cin dukiyar marainiyar Allah cikin zafin zuciya ya hamɓare ta tuni bakin ta yara zubda jini ya nuna ta da yatsa yace "ki fitar min daga gida in ba so kike kema in kashe ki ma kamar yarda na kashe........ Sai kuma yayi shiru ya zauna jikinta a sanyayai ta tamiƙe tsayai ta fara tafiya har taje bakin kofa ta daka ta ta juyo saka maƙon kiran da muhibba tayi mata tsayawa tayi har ta ƙara so inda take dubu biyu ta miƙo mata tayi mata alama datayi shiru ta gudu aikuwa amsa tayi ta juya aguje ta fita hello tsagera kubi yarinyar nan da ta shigo ɗazo duk abin da kuka ga dama koyi mata ina so kafin gobe mutuwar ta ta zaga ko ina *........✍🏼* *⚜️⚜️YADIN MAGE⚜️⚜️* 🐈🐈🐈🐈🐈🐈🐈🐈 _🫧story and writing🫧_ *By* *Oum yaseem* _ƴar mutan yakasae_ *Part 3-4* "TO, an gama oga kitt ya kashe wayar ku mai kike jira yarinyar nan da tashi go tare da ƴar gidan honorable inta zamu bi tuni suka tashi duk a buge suke suna lahi futa sukai a guje yayi da itama tana ta gudu gashi unguwar ma mutane ballan tana su cece ta ganin sun kusa cim matane ya sa ta ƙara gudu duk inda ta sami lahi shiga take suma haka binta suke ganin ta fara ganin motane tasan ta zo titin state road gudu ta ƙara tuni suka juya domin ba zasu iya bin ta ba domin sun san titin yana da tsaro sosai yanzu sai a sirin su ya tonu duk da haka ba tayi tafiya cikin kwanciyar hankali ba har ta zo dan/dago shagon dan asabe tabiya salama tayi Cikin fara'a ya amsa mata samha yakike ya jikin abba "TO, dan asabe da sauki za ace amma kullu jikin ƙara rikicewa yake Allah ta ƙara sauki "Amin ya Allah ungo bani garin ƙwaki na naira dari ukku sigan dari biyu sai gyaɗa ta naira dari , Barshi bazan ƙar ɓaba inkin je gida kice ina yiwa abba sannu A jiyar zuciya ta saki sanna ta ce , ƙarbi kuɗin nan ƙar inna hajarah ta ƙarɓe zan zo gobe da safe in ƙarɓa zan kai abbana asibiti kafin mushiga shari'a "TO, Allah ya bada nasara ungo ya miƙo mata godiya tayi mai ta ƙarɓa , wani rusassan gida ta nufa bashi ma sa ƙofa sai buhu da aka saboda sukare ƙansu ƙar a gano su sallama tayi inna hajarah ce inta da abokanan ta wayanda suke siyan waina da kayan shaye shaye sunfi goma suna zaune suna ƙwasar hira da shiwa ita kuwa uwar ɗakin su tana gaban kasko hayaƙi ya turnuƙeta r saboda rashin wada tatciyar iska kuɗine daure a ƙugunta amma ko zasu mutu ita da mahaifin ta ba zasu ciba balle yanzu da bashi da komai kanta aƙasa ta shiga ɗan kukane ya dubi hajara ya ce, We uwar ɗakinaa yau she zaki bani wannan yarinyar muyi aure sai baki ƙuɗina nake kina cin yewa ɗagowa tayi tasa wani baƙin tsumma ta goge fuskarta da taci man ƙwailin har wani ja take ta ci jan baki da jagira tajuya gabas ta duba yamma tace, Kai kabari lokacin da wannan mara amfanin ya mutu ranar zaman makoƙinsa zan ɗaura muku aure dole ta zauna tunda bata da wani gata sai na ubanta wani ihu suka saki gabaki ɗayan su suka ce sai uwar ɗakin mu shege naki dan banza na ki mai tsinuwar iyayai nake ban da ɗankirki uwar yan iska da ƙangararru ke har karuwai ma nakine Saboda jin daɗin kirarin da sukai mata saita toro ɗauri gaba ta ce, Wannan haka yake gani yar malam matar malam naƙi halin malam kayan sata insiya komai da ruwanka ta buga cinya ta juya wainar ta Da sauri samha ta ƙarasa cikin gida saboda saurin da take har tuntuɓe take da sauri ta ƙarasa gun mahaifinta saboda ya sakko daga ƙanshin fiɗar da taimai cikin sanyin murya tace , Abba sannu nasan kana jin yunwa ko Cikin tarin daya sarke sa yace "yauwa yarinyar ƙirki Allah yayi miki albarka ya baki miji na gari , Kunya ce ta kamata tace ABBA bara in kaika makewayi ko naga ka ɓata jikin ka ɗaga shi tayi ta shiga da shi makewayi Ta ɗebo mai ruwa ta kai mai haɗe da kayan da ta wanke mai da safe ta futo domin ya gyara kansa bokiti ta ɗauka domin ta ɗebo ruwa ɗan kuka yana ganin ta ya tashi ya ce Haba my love ya kike min yawa uwar ɗaki na bata wainar riɗa ɗaya yana roƙemata hijabi hannu ta ɗaga ta wanke fusƙarsa da mari ta ci uban yaka da ɗinki idanunta sunyi ja saboda ɓacin rai tace " wallahi ko da wasa na ƙara ganin hannuka a jikina saina ɗatsai maka hannu ni ba irin banzayan matan da kuke tare da su bane insha allahu mugun nufinku ba zai faru akai na ba *.........✍🏼* *OUM YASMEEN* YADIN MAGE⚜️⚜️* 🐈🐈🐈 🐈🐈🐈🐈 🐈🐈🐈🐈 *🫧story and writing🫧* *🎀Oum yasmeen🎀* *part 5-6* "Cikin cije baki irin na yan daba yace "keee ni zaki yiwa haka to yasin dan de ina son ki ne amma yasin da nayi fillah fillah da naman ki , tsaki ta ja tahuce lahi ta tarar a gun ɗiban ruwan tsayawa tayi a gefe ta shiga tunani ji tayi an faɗi sunanta da sauri ta ɗago kan ta cikin siririyar muryarta tamƙar sarewa ta ce Ya usman ina hini har ƙasa ta durƙusa "lafiya qalow ƙanwata ya jikin abba ?" da sauki gobe ma zamu shiga shari'a gashi ina so in kai shi asibiti amma ƙarfe shabiyu za a shiga "shiru yayi na wasu sakanni sannan ya ce, "To, Allah ya kai mu ki jirani zan kaiku na ƙarbo hayar babur mai kafa ukku kingan shi , Cike da farinciki ta nufi gun babur ɗin shiga ciki tayi ta dube shi ta ce, Ya usman ina taya ka murna Allah ya sanya alkhari ya kaɗe fitina "ameen ya amsa da shi kinga shikkenan in abba ya sami lafiya sai muyi aure kafin lokacin na tara kuɗi da zan miki komai da akeyiwa sa'annin ki ko ?" cikin jin kunya ta rufe fusƙarta da tafikan hannayan ta tace bara in jee in ɗibi ruwa sai anjima bokitin ya ƙarɓa ya huce wajan ɗiban ruwan daya ke lahi yazo kan ta ya fara buga mata tuƙa tuƙa Nana ce ta fito daga gida taga yaya usman yana buga ruwa aguje ta shiga gida umma umma umma fitowa tayi daga madafi tana gyara ɗaurin zanin ta tace Kee nana yau she zaki yi hankali ne kinga yarda faɗarmin da gaba ni nazata wani abune ya same ki "Umma yana shirin samu wa,, we ba kin hana yaya usman zowa gun waccan maiyar uwan tale cemin tayi ita ta lashe mata ɗa kuma lashe ƙurwar abba ya ɗena tafiya ke yanzu zaki yarda ta shigo mana gida ta lallashe mu kuma sannan yan iskan da suke zuwa gidan su naira ashirin shegiya ake bata a tattaɓata ?" dafe kirji tayi da sauri ta zari takalmi mayafi ta zara akan igiya ta nufi kofar gida aikuwa ya na ko ƙarin shiga gidan su samha aguje ta nufi gunsa ta zab ga mai mari tace, Usman wannan shine gargadi na ƙarshe da zan maka ka fita a harƙar yarinyar nan mara mutunci mai bin maza in ba haka ba wallahi usman zantsine maka ka ƙara yimata magana Cikin girgiza kai yadafe kuncin sa ya ɓuɗe baki zaiyi magana samha ta tare shi tace " dan Allah ƙar kai magana kabi umarnin umma wallahi na san kana sona saiɗw kaddarah ta ruga fata, juyawa gun umma tayi hawaye na zuba a idon ta bakin ta na rawa tace, "Dan Allah ki yi haƙuri wallahi ni ba yar iska bace juyawa tayi ta dubi bangaran da nana take ta girgiza kai ta ce, Umma ƙarki yiwa dan wani fatan lalacewa bacin lalacewar da kike faɗa tana gare ki ta ɗauki ruwa ta shiga gida ta bar umma da baki a buɗi "Usman kaga abinda nake faɗa maka ko a gaban ka ta za geni ba kai komai ba juyawa yayi yabar guri domin zuciyar sa tana cikin baƙin ciki yayi rashin samha nutsastsiyae yarinya ga tarbiya ku kuma munafukai sai a koma gida faɗan ya ƙare toni kowa ya shiga gida domin ansan fadan umman nana ta iya tashin hankali yar bala'ice number daya itama gida ta shiga samha kuwa tana shiga dan kuka ya ce Uwar daki na a she ni ne gatan ta yo kuwa gudunta yake tun da aka hauro akayiwa innarta yankan rago wasuma nacewa ita ma am mata fyaɗe Ya saki dariya yace yo ni da nasan haka za ai ranar nima da na zo na kwashi roman damakwaraɗiyyah ya ja ya gutsiri wainar sa ya korada totalin Yo dan kuka uwan da karaina shi wasu ke so yanzu maga ta yaya usman bata jira mai zasu ƙara cewa ba ta shiga cikin gida a ƙofar ban daki ta tsaya ta goge hawayanta ta wanke fusƙarta k'ar ya gane anyi wani abun tace, "Abba ka gama ?" "Eh samha tun ɗazu ina ta kiranki ashe bakƴa nan ina kika je ?" Ɗiban ruwa zamaka wanki "To, Allah yayi miki abarka zoki ɗauke ni shiga tayi ta ɗaga shi ya dafata suna tafiya tabar da ta shin fiɗa mai ta ajiye shi ya zauna kofi ta ɗauko ta zuba gari ta jiƙa mai Samha ina kika samo kuɗi? hawayan da take rukewa suka sami nasarar zubuwa muryar ta na rawa ta kwashe komai ta faɗamai Shiru yayi nawasu zakanin san nan yace , Allah yayi miki albarka yasa ki gama da duniya lafiya duk kan wani tsanani yana tare da sauki duk tsananin rayuwa ƙar yasa ki bayar da mutuncinki in kuwa kikai haka samha ban yafe miki ba Insha allah abba zan kula da kaina ungo ta fara bashi yana sha tana gyara mai gyaɗa tana bashi a haka har suka gama ta fara wanki *………✍🏼* *⚜️⚜️YADIN MAGE⚜️⚜️* 🐈🐈🐈 🐈🐈🐈🐈 🐈🐈🐈🐈 *🫧story and writing🫧* *🎀Oum yasmeen🎀* *part 7-8* "Shanya kayan datayi wanke tayi ta sami guri ta zauna ta dubi abban ta ta ce, "ABBA haryan zu baka ga inda ka rubuta number hajiyaba ba tasan fa inna ta mutu ba gashi ni koma ba inda na sani a abuja tunda suka tashi suka koma abuja inna ba zuwa take ba gwara ita in ta bushi iska ta kanzo ta gan mu abba ko inje gidan baba bilyaminu in faɗamai gobe za mu tafi shari'a kaga dole a sami wanne babba na miji wanda zai iya komai , "Tunda ta fara magana ya zura mata ido sai da ta ida ya dubeta yace, *SAMHA* kin san dai halin bilyaminu ina ma binsa kuɗi amma yaƙi bani da aka raba gadon mu aka bamu yace in kawo za mi kasuwanci tashin maganar kake ji samha ki dogara da Allah sai yayi miki kowa kansa yasani shi kuma kabiru ya jirayi ƙarshan sa ba acin dukiyar maraya domin ita yaɗin mage ce duk wanda yaci sai yayi amanta wallahi samha ba mutuwa nake tsoro ba ina tsoran in mutu in barki baki da gata sai Allah sai ni ina tausayin ki tunda kika tashi ba kisan wani daɗin rayuwa ba amna komai tayayi tsanani maganin shi Allah wataran zaki ji daɗi number hajiyar ki nane meta na rasa samha da na san zata iya temaka mana samha yan uwana duk guna suke saboda bani da kuɗin da zan basu wani uban ashar suka ji samha tsaki tayi ta yarfe hannu ta ce abba na tafi "yar albarka sai kin dawo dan Allah ki kula ƙar ki kula hajara wata kila ita da mutanan ta ne sannan ga wancan ta kalmin na mahaifiyarki ne ki sa ki dena tafiya ba takalmi "TO, abba dauka tayi ta canza hijabi wannan yana da kyau milk ne amma kana ganin sa kasan ya sha jiki dan ƙwalin da ta daura ya zame saboda ta sa hijib sumar kanta mai kyau ta fito baka siɗik da ita cire hijin tayi tasa ta shiga ɗakin mamar ta ta ɗauko hula ta sa domin dan ƙwali baya d'au ruwa a kanta lokacin da mamanta ki da rai ita ke ɗaura mata yar kwallar da ta zubo idon ta ta goge tayi mai sallama ta fita , "yasin ba mai fita a gidan nan sai na caje shi wato dan iskanci ni zaku ɗaukewa kuɗin waina ta , Kee da hallacan ware ni kinsa yan kuɗaɗan ki basa gaba na matsamin in huce kallo daya tai mai ta kauda idanuwanta domin a wani fige yake da alama ma a buge yake wata gyatsa yayi mata akai ba shiri ta matsa sukwa sauran suna zaune sai k'arta suke ba wanda ya kulata yawa mahaukaciya tayo kan matan ta ƙara gyara zaman daurinta ta saita zanin ta tace "wallahi tun muna shedar juna ku ban kuɗi na , "Hhhhh ahaiye rasss wata daga cikin futsararrun matan da ke gun ta faɗa tashi tayi ta daina taunar cbingum din da take ci ta gyara katotan glass dake fuskarta duk ya zaga yemata rabin fuska tace uwar ɗakin mu ke kinsa ina tare da alhaji bisha sha mai zanyi da kuɗin ki "Wani kallon up and down tayi mata tace "raiza saiki bari in caje ki sannan ki magana wallahi ban san rashin mutuncin ku ya kai haka ba sai yau ni ni hajara uwar karuwe da yan iska ni za kuyiwa sata ke yar kwalisa zo in fara caje ki , Tashi tayi tana wani gyatsina ta zo gaban ta tace "Wallahi uwar dakin mu duk laifin mune da muka zo gidan ki da ba muzo ba kƴa dube mu ki mana sharrin sata gani caje ni sauran kuma garin cajeni alalube ni kee da hallacan ware mai zanyi da ke wallahi kin san ni ba sa'arki bace dube ni da zaki ce in lalube ki kuɗina zan laluba mai zanyi da nonuwanki yan biyu shabiyar *DAN KUKA* da yake kwance a cinyar zeetoo yayi mankas yace, a'a uwar ɗakin mu haka fa kike saiki kirkiri an miki sata ki zo ki kasa ki tsare kowa sai kin lalube sa in abin nan kikeso kiyi maga ko ya kuka ce gayu mufa a shirye muke mu baki gudunmawa aini banga laifin kiba tunda sirikina bashi da lafiya ya koma ya kwanta "Uwarka zaka bawa gudunmawa wallahi dan kuka kakiyaye ni ni sa'ar ka ce to billayillaze dai dai nake da ko wanne shege da shigiya in ban da rainin hankali ni zaka duba kace min zan haɗa jiki da ku dube ku kai ko gashin hammata bakwa cirewa sai warin giya kake ke kuma zo in caje ki ba inda bata sa hannnu ba ajikin yar ƙwalisa tuni yana yinta ya sauya tun kuɗa ta tayi tace, "aikin banza jarababbiya ni bani da lokacinki da na rage miki zafi , da sauri na fita daga gidan domin bazan iya shin wayan nan magagganun su na rashin mutunci ba *ALƘALI HAMZA STREET YAKASAI* *HOUSE NO:.174* tafiya nayi mai nisa har naje unguwar yakasai gaban wani tamkekyan gida na tsaya bugawa na shiga yi mai gadinne ya buɗe matsa min yayi na shiga a farfaje yar gidan sai a ajiye mota shidda ba tare da wata ta goge wata ba wani saurayine a kan mota yayi askinnan na yan iska ga wata ƙatotuwar sarƙa a huyan sa ga wasu abubuwan hannu yawa mace hucewa nayi ta gaban sa domin har ga Allah bana kaunar ganin ya fawas da sauri ya sha gabana yace "village girl kina ganina ko gaisuwa baki iya ba ko to wallahi zan maganin ki za mu haɗu a way zaki san ruwa ba sa an kwando bane ya fesamin taba ya koma inda yake zaune na daɗe kafin in dawo dede hucewa ciki nayi inda hajiya sadiya take zaune taci ado yawa zata tafi gasar sarauniyar kyau sai kaɗa ƙafa take ga sauran yaran suna zaune suna buga game kowa de da abin da yake ga miemie tana zaune tana shan fresh milk da gawata tamfatsaitsiyar waya a hannunta tana charting tana sanye da gajeran wando da riga mai hannun shimi kannan ya ci gashin doke ga hannun ta tasa farce pink sallama nayi da ƙƴar ta amsa daman i ta ishashshiya ce "Ina hini hajiya , wani haɗe rai tayi tana toshe hanci tace miemie dauko room freeshner ki fisa mini ni nasara dalili duk inda naji warin talaka zuciyata tashi take *Momcy* ashe bani kaɗe bace nake jin warin talaka kinga freesh milk din danake sha ta fita daga kai na Please momcy ki sallame ta ko na sami saukin aman da ke taso min , Okay daughter na miemie komai nawa kin dauko kee mai ya kawo ki ?" a daman gun abba bilyaminu na zo "Gani lafiya ?, ashe yana nan floor ban gan saba cikin tsoro saboda wani irin kallon tsana da yake jifa na da shi na ce, Daman abbana ne ya toroni gobe nezaman kotun da wancan satin na faɗa maka Daka tamin bani da lokaci gobe daddyna zai dawo daga chaina to gaskiya yana so ya ganni saboda ya shafe wata hudu beji dumin na ba sai de muy video call ba zan jeba ni sabgata tayi yawa bana dubai bana landon sweety kina da dari ke bani ni sai dala a guna kin san talaka be san darajar dala ba ?" a wani ya tsune ta ce, Honey bani da ita nima sai dala baby na kina da ɗari ne wallahi ƙananun kuɗin nan wahala suke mana a gida komai ta internet muke ko mubada ATM mu siyi abin da muje so yarinyar da bata huce shekara goma ba tace, NO momcy *……………✍🏼* *⚜️⚜️YADIN MAGE⚜️⚜️* 🐈🐈🐈 🐈🐈🐈🐈 *🫧story and writing🫧* *Oum yasmeen* *KING AND QUEEN WRITING CHAMBER* *part 9-10* "Okay ke saiki hi haƙuri ki koma a ƙafa, "miƙewa tayi tace, "To, nagode sai anjima , taɓe baki tayi tace, "inba ba har zuciya kika faɗaba canta batsai miki miemie ina sabeerin take?, "zumɓuro baki tayi ta yatsuna fuska tace, Momcy tun ɗazu kike katsaini ina charting da sweetheart "okay ƴar bala'i daga faɗamin inda take saiki fara yimin wani jawabi in banda jaraba irin ta muaihit ba ɗazu yabar gidannan ba, Uhmm momcy kyaji dashi ta sitting Room ɗin waje ita da mujahid jj ni na tafi ɗakina Okay Miemie dawo ki kai me abin motsa baki Uhmm momcy wallahi bazan kaiba ni yar aiki ce ina saliha yar aikin mu ko da yake ga wannan ta nuna samha domin bata san sunanta ba uwa daya uba daya da mahaifin samha da nata amma bata san sunan ta ba ke duniya ina zaki kai mu we mutum in bashi da kuɗi ya zama banza Okay kee dauki try ki je kitchen zaki ga freezer ki dauko lemuka kamar ukku ko hudu sai apple ki dauko mai yawa sai ki dauko tamble guda biyu ki dora akai ki je sitting room ki kai mata miemie miemie miemie Lai kowa tayi ta benan dayake manne a floor tace Momcy we miyasa na faɗa miki uzurina sai ka tsani kike na lura tunda kikaji anty rufaida tace miki kanin JJ ne kika ruɗe kinga kuɗi jiya kwana tayi bata gidannan we yana birthday yanzu kuma sunda wo ni ina hira da saurayina kin hanani zaman lafiya sai kwaɗamin kira Topah jama'a wallahi haka na faruwa a wannan zamanin namu kuyanga ta haifi uwargijiyar ta iyaye mukula kuɗi suɗena ruɗar ku ana lalata rayuwar ya'yan ku allah yasa mu dace Amin "TO, jarababbiya ai dole in ruɗe kaf nigeria wane besan family ɗin JJ ba ai ko annabi yace kane mi tsari da talauci nagane hassada kike mata Tsaki taja tayi gaba abinta ruƙi ruƙi ta fito hannuta shake da kaya ta fara tafiya hanyar da zata sada ta da sitting kwankwasawa ta farayi ta ji shiru a zatan ta basuji ba ta buga da ƙarfi "wacce jaƙarce takemin wannan bugu sai kin ɗaga hankalin mj ɗina shigo ?" Rumtsai ido tayi zuciyar ta harwani tafasa take abubuwa sunwa ƙwaƙwal warta yawa sallama tayi ta shiga me zata gani wani garjejan saurayine daga shi sai gajeran wando ita kuma rufaida sai wata riga iya gwuiwa yana kancinyarta yana shafa mata kirji bata san lokacin data zumduma ƙaraba ta zubarda kayan aƙasa ta ruga aguje tsaki rufaida tayi ta dauke waya hello ilu kasa ƙarwa yarinyarnan su bingo su yayyageta an gama hajiya "kitta ta kashe wayar my honey sorry fa kana hutawarka ta katsaka , "Ni wallahi nagaji tafiya zanyi gashi abinda nake so kinƙiyimin sau ɗaya fa zanyi ke ala dole sai de ai romantic ni yanzu nafara tamtama kina sona kuwa kuma aikinsan auranki zanyi ?'' haba babyn maiyasa kake cewa haka kasan fa ina sonka Cikin salon yaudara ya fara cewa "sau ɗaya fa zanyi kin sanfa ina sonki kuma aini zan aure ki mene dan nace inaso muyi sex dake kiyi tunani ni zan tafi, "Okay my honey amma dan Allah bakai fushi ba akan abin da bagidajiyar yarinyar nan tayi ?" Eh baby yayi kiss ɗin ta Wannan kinan Wam wam haushin karunnika taji abayan ta wasu irin jibga jibga baƙirƙirin dasu ga idonsu ja gudu ta farayi suma suna gudu suma ga gate ɗin anrufe kama ƙarafan gate ɗin tayi ta haura ilu mai gadi ya sake su *……………✍🏼* *⚜️⚜️YADIN MAGE⚜️⚜️* 🐈🐈🐈 🐈🐈🐈🐈 🐈🐈🐈🐈 *🫧story and writing🫧* *🎀Oum yasmeen🎀* Part 11-12 """"aguje tafita aikuwa suma suka bita gudu take suna binta wani lahi ta shiga sukuma suka miƙe ajiyar zuciya ta sauke ta fara tafiya a hankali wata shawara rayi a zuciyar ta taje gidan inna zulai mahaifar abbanta dake unguwar kankarofi tunda gata yanzu a wajejan kasuwar rimi tafiya take har ta isa unguwar kan karofi wani durkushashshan gida ta nufa cikin sassanyar murya tace Assalamu alaiku wata tsohowace ta kishingiɗa a kan filo ga tana jin radio tana taunar goro fara fas da ita da alama ita samha tayo domin kamar su daya da abbanta tasha wasu ƙarafuna da sunan awar waro tasa gawani katan zoɓen ƙarfe a hannuta wanda inbayi wasa ba zai iya yanka ta ta wani naɗa dauri akanta yawa gaggwaro sai ƙar kaɗa kafa take daga gani zatayi isa matashin dake wanki ne ya amsa sallamar ta amma ita sai dauke kai tayi taci gaba da bin waƙar da akeyi a gidan radio ba ta iya bi ba amma ta dage saiyi take cewa take "ci gaban ka nake so bebuna na ɗaga hannu habibina addu koyau she nake maka , "hhhhhhhh we ke inna baƙya jin kunya bafa haka akeyi ba, "jaƙar uban ka zanci ƙaniyar ka yau nake jin shegan taka to tun ina yarinya ake wannan waƙar ta goge idon ta we ita a dole ta tuno baya , kai to wallahi waƙarnan bata daɗe ba we ke meyasa kike tusa kanki cikin kuruciya alhalin kin tsofa ƙaramin bakiti ta dauko ta wullo mai ya goce tace. "Wallahi bara bukari yazo sai ya raba ni da kai da man amfanin me kake min a gidan nan ko yar murtala baka bani na sai cheeze in sa abakin salati yo inna in ina dashi zan baki amma inbani dashi ai dan ku muke nema washe baki tayi taji kuɗi tace imurana kana da biyar ko goma ka bani in saiyi minti minti yake kowa wannan cin cinɗin na bature nake nufi kai mai sunan ƴar gidan bilyaminu "wallahi bani da ita ko min-mi chin chin kike nufi, Uwar ka nake nufi nace maka zinaro nake nufi muryar samha ce ta ka tsaita daga tujarar da take zubawa "ina huni inna zulai, shegiya mai hatumin talauci da ban huni ƙƴa ganni ya jiki sule we naji ance tun da uwar ki ta mutu ya fara rashin lafiya oni zulai matar malam musa yaran yanzo da zaƙewa suke daga ankashe maka mata sai ka fara rashin lafiya yo yan kuwa ba so yake ya bita ba nifa tunda naji anacewa in mace tafiye son mijinta binshi take Alkur'an ranar da malam ya mutu ranar nayi kukana na gama yo yau she nazo duniyar da zan bar ta ?" dena wanki yayi ya ɗago yace Weke inna zulai wanne inrin son duniya kike haka kefa kaƙar muce fa kinga kuwa kin dade ai ko yanzu kika mutu kinci riba tunda kinga jikoki inga ƴa'ƴansu "Ubanka ne zai mutu bani ba shege mai hatumin talauci ko mai aka tambaye ka baka da shi Allah sarki yaronnan yusufa kullon in zai zo saiya tawo min da tsaraba, Zulailaya gidan daɗi yo in ba ace miki me hatumin talauci ba ai ba kƴa cewa wani ba ga ƙarafen hannunki har baƙi sukayi lokacin da kika siye su ba golding bane ke ga gunan zoki zauna wato imurana ka raina ni dan kunzo kun zauna muna goga ɗuwawu da ku zan kamaka a abincin dare "To, yaya imuran ina hini , "lafiya lau ya kin abba?" Dasauki Allah ya ƙara sauki "Amin yaya imuran ina sumayyah ? , Ta tafi gidan anty ruma aguje wani matashi ya shigo rigarsa duk a ya mutsai ga wani uban takalmi a ƙafarsa yawa fusk'ar jirgi woni mansur inna zulai kinga halifa jikan inna azumi aminyar ya haɗa photo dana J.J kinga yau zan ya mutsa yan media da sauri ta tashi zaune ta ƙarɓe wayar hannun sa domin itama tanajin wannan matashi mai tashan kuɗi yawa wanda yake kwasosu ko wacce Plaza da company ace na shi ga babban dan kasuwa tace Mansur ai wannan balarabe ne na ji a kainuwa radio sun faɗi dan nanjeriya ne ya kuma ka nunamin balarabe kuma yasa wani abu ya toshe fusƙar shi idon shi nake gani da girar shi sai hannayan sa ungo wayar ka bana son sha shanci "wallahi inna zulai shine yana ashigar batda kamane kin san kuwa duk uban kuɗin daya ke da shi ba shi da aure sai ƙanin shi sai ƙanwar shi sai mahaifiyar sa haka naga ansa a ashafin CNN ɗazu we yana ingilah da shuwagabannin yan kasuwa na duniya tarin ƙarawa juna sani ko imuran ?" Yoni mansur ina nasani kana ga keyped ce dani bara naje in gaida baba zenaro "uhmm sai kin dawo , "daya bangaran ta shiga dake gidan sallama tayi a ka amsa , Ina huni baba zenaro . Cikin fara'a ta amsa da lafiya lau ya jikin abban naki "da sauki , Allah ya ƙara sauki Amin ina rumaisa ?" Tana ɗaki shiga "To, tace ta tashi ta shiga ɗakin sa monta tayi a kwance tana waya ganin ta tayi ta katsai wayar, La rumaisa kin yi waya mu ganta miƙo mata tayi la mai kyau da ita abdul ne ya bani "Wane abdul?" saurayina ke ina ya usman Hmm maman shi ta ce ƙarya ƙara kulani ni yanzu na dena soyayya aa faɗe kike huyarta ki sami wanda zai mantar da ke komai kin ga kullun yazo zai bani dubu ko ɗari biyar kuma yace zai toro amma kin san me?" aa we yana so in toro masa pic ɗin ƙirjina ni kuma naƙi nifa ana tunanin rabuwa dashi saboda duk namijin da zai nemi wani abu agunki wataran zai buƙaci ya kwanta dake wallahi rumaisa ƙarki yarda ya jefa rayuwarki a matsala ae wallahi nace saide mu rabu kinga ɗazo naje gidan me taliya naji ana zancan we yanzu wasu mahaukata ake yayi suna yiwa ƙananun yara faɗe dan gidan belle kansula yayiwa zinatu fyeɗe amma anje kotu an kori ƙarar wannan ƙasar in kana da ƙuɗi duk abin da zakayi to wallahi sai ka fita "Hmmm wallahi na tsoran zuwan mu kotu gobe saboda kinga abba kabiru yana da kuɗi komai zai iya saboda yaga ya mallaki gidan nan kinsan fa gadon innatane da aka raba aka bata ta sai gidan kuma sunana tasa tace ta bani yanzu yace nasane dole yanzu fa in aka kwace gidan nan zamu dawo tunda abba baya aiki fa yanzu yana kwance Allah ya bada sa'a "amin ya Allah, *America Chicago* a gajiye yake sauko wa daga matattakalar jirgin iya gaji ya gaji hannusa ruƙe da briefcase yana sanye da baƙin glassda ba dan yasa manyan kaya ba baza kai mai kallon bahaushe ba sauko wayayi wata baƙar mota ta tsaya kusa dashi cikin murna wata matashiyar budurwa yar nanjeriya tana sanye da baƙar abaya ta rolling da mayafinta ta nufo gunasa da sauri yayi mabaya yace "don't touch me, "why?" banza yayi mata da sauri direban motarshi ya taso ya buɗe mai ya shiga Kinga ko yasmin ai daman na faɗa miki ya kamata kirabu da shi baya sonki mutun sai izza da wannan wane irin sone haka dan shifa kika zo america ?" Wallahi ruky tunda ya sani zubda hawaye wallahi shima sai yayi wanda yafi nawa ina son sa ina mafarkin rayuwa tare dashi har abadah yau shekara biyar ina janyo ra'ayin sa yaƙi we mai yake nemane a duniya wanda Allah be mai ba nifa saboda kuɗinsa nake son sa da kuma kyan sa *...........✍🏼* *⚜️⚜️YADIN MAGE⚜️⚜️* *🫧story and writing🫧* *Oum yasmeen* KING AND QUEEN WRITIN CHAMBER ~yar mutan yakasai~ *Arewabooks oumyasmeen* *Part 13-14 https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k Wallahi yasmin duk ke kika jawa kanki me akai a kayi yi shi da zaki bari har hawayanki mai tsada ya zuba " Ma'aruf Jafar Jabir ne fa shin kinsan waye jafar kuwa kinsan irin dukiyar da ya tara to daddy yace min lalle inde ina son ya cigaba da kallona a matsayin yar sa to in samo soyayyar ma'aruf jafar jabir shin kinsan dalilin da ya sanya daddy yace in aure shi saboda yana son ya mallake dukiyar sa wannan yana daga cikin plan ɗin mu sannan mu mai da shi abin tausayi Yasmeen kinsan kowa ba tun yau kike asiri akan ya soki amma abin baya yu huwa dan Allah kiyi haƙuri kizo mutafi "To, amma wllh JJ dani kake zance sai na ta gayyara rayuwar ka wannan kenan lumshe idanuwan shi yayi yashi ga tunani we yau she zai samu matar da zata so shi tsakani da Allah tambas yasan ba alkairi bane ya shigo da Alhji tahir cikin rayuwar sa tuno wa yayi da lokacin da yake talaka yadda yake cimai mutunci har yace ba zai haɗa zuri'a da jinin jafar ba to amma yanzu ya a kai ya toro yar sa domin yana da yaƙinin cewa yasmeen ita ta kwaro mai ruwa lokacin da yaje neman temaƙon kuɗin makaranta bayan mutuwar mahaifinsa hawayene ya cika mai ido ina ma abba kana nan na sami arzuki inama kana nan in wanke maka takaicin ka abba har ka mutu da riga daya ce da kai abba yau gani ina da rigunan sawa ni kai na bansan adadin suba abba lokacin da kana tsaka da cuta sai mu yini mu kwana bamu samu komai ba in ban sami aikin gini ba kaf faɗin unguwarmu ba mai tausaya muna karshe ma sai aka bini da sharri ringing ɗin wayar shini ya katsai mai tunani da sauri ya daga ganin mai kiran cikin girmamawa yawa yana gaban ta yace barka da warhaka hajjiyar mu yauwa yanzu nan kahun ka ya ƙirani yana faɗa we ka raina shi baka jin magana yace ka bashi dubu dari zai gyaran gida kaƙi we me yasa kake da ruƙo ne ka mai da komai ba komai ba har yake cewa ni nake hana ka alkairi sai yan uwana Allah ya huci zuciyar ki hajjiyar mu amma ni bazan bawa kahu inusa kuɗi na ba kin tuna lokacin ina gidan yari dubu biyar zai bayar a sallameni me yace bashi da shi sai yanzu we ace yan uwan mahaifina su suka kai ni akan laifin da ban aikata ba wannan shi yayi sana diyar mutuwar abba hajjiyar mu sai ya fashe da kuka muryar sa har rawa take yace banga gawar mahaifina ba sai kaini akai naga ƙabarinsa wallahi in badan suna cin darajar ki fici kata ba zasuci ba Ma'aruf ina baka umarni ka tura mai duk wannan ya huce suje su da ubangiji kit ta kashe wayar bin wayar yayi da kallo gaban wani ƙatutan gida ya tsaya horn yayi mai gadin gidan ya buɗe masha Allah gida ne madai daici iya tsaruwa ya tsaru ga wasu flowers kala kala dare ne amma yawa rana iya ƙayatuwa ya ƙayatu fitowa yayi ya buɗe wata glass door mai shegen kyau mu kunnin fitula ya kunna tuni haske ya mamaye ɗakin komai na ɗakin farine tas harta sofa itama fara ce da alama jj mai tsabta ne komai kal kal kai tsaye kitchen ya nufa ya bude fridge ya dauki ruwa mai sanyi duk kuwa yau an tashi da dusar ƙanƙara amma hakan be hanashi shan ruwan sanyi ba kusan ma ya saba da wannan rayuwa tas ya shanye ruwan sallamar munir ce ta dawo dashi daga tunanin daya shiga barka da dawo wa big bro ya rungumai shi tabbas so gaman jini yana son dan uwan nashi shiya sa yanzu da ya gama secondary ya kawo shi nan yayi karatu yace "ya karatu" Alhmdllh yaya komai yana tafiya daidai masha Allah Bara in sama mana abincin da za muci da a ce hajjiyar mu ta yarda da zaman Chicago ai da mun huta ko auta tayi mana girki Allah yaya bana so ka koma kano ka bari sauran shekara daya mu koma tare Hmm kanina hajjiyar mu ta matsa in dawo nima ina so in koma kodan kasuwancina so nake kagama karatu in doraka akai Wow yayana naji daɗi yaya ashe halima ce yar gidan kahu inusa take mun wannan test haba ni in dunga ganin code ɗin nanjeriya a she ita ce wallahi mutanan nan suna ban mamaki hmm kai de bari na tafi inyi wanka kafin lokacin sallah yayi "To, big bro, wannan kenan kinga pic ɗin sa Zaro idu tayi cike da mamaki wannan shi tagani a gidan baba bilyaminu yazo zance gun sabeerin da ta kai mata abinci har ya zube "kin san sane ?" nan samha ta kwashe komai ta fada mata dafe kirji yayi tace "na shiga ukku daman biri yayi kama da mutun yana wanke motocine sai kuma yasami aiki a company JJ na yin taliya ashe daman haka yake dan karya ni yanzu wallahi kaka ce ma tsalata kudi yake bata amma wallahi dole mu rabu Ni na tafi gida ƙar abba yaji shiru "To, samha saina zo, "To, ruma sai da safe , fitowa tayi tayiwa inna zinaro sallama tayiwa inna zulai ban garan kahu isma'il bata shiga ba saboda matarsa bata so wani dan gin miji ya raɓe ta shima baya son ɓacin ranta Wannan kenan kai yau mukullin gidan da aka baka kabayar haya shi zaka bani iya daran yau saboda sabeerin zata zo Sani dillahi ya miƙo mai hannu bani ni matsala ta dakai wallahi tsohon nan kafiye san kuɗi ka taɓa ganin zan hayi gidan ka ban baka kuɗi ba yawa yau muka saba wannan harƙar Kajini da yaro nima tawa harƙar zan baje domin yau nace wata mikawo min tallan ƙosai tazo zan bata bashin ta kaga sai in kwashi romo Dan Allah aa nima ka ajiye min saka ƙaran kuɗi "TO, ungu dubu goma shabiyar na ƙara maka" wallahi bazan amsaba saika ƙaramin ai ba haka muke da kai na kwanaki da kaiwa wata yarinya fyade ai ni ka bari a cikin har alhaji isuhu yana cewa zai kwace gidan sa tunda abin da nake bayarwa anayi kenan da ƙƴar na shawo kansa ya haƙuri dubu a shirin zaka bani Haba sani dillali jiya fa sai da naje gun D.P.O sabon da aka kawo na bashi cin hanci akan duk ƙarar da aka kawo mai ya koreta akan mu ka daure ka amshi sha takwas dubu goma kuma zanyi dan wani abubuwan da ita Wanne D.p.o?" Na kan gaggare mana a she shima namune daman ina tararrabi da ɗayan ya sauka ban san wa za akawo ba ashe dan uwan mune aa aa lamarin nan yayi min daɗi kaga sai muyi ta sheƙa ayarmu wallahi kuwa na shega ukku ina zan ɓoya kamar sabeerin nake gani ƙar ta ganni tace daman nu ba ƙanin jj bane me yaka hota gidan su ruma yaro kenan ai komu daɗe ko mujima wataran halinka zai bayyana kawe ka mazai Neman makafa yake amma lahin ba wani lungu da zai boya *…………✍🏼* *YA ƊIN MAGE* *by* *OUM YASMEEN* *Part 15-26* Iya tashin hankali ya shi ga wani gida ya shiga ya ɓoye yayin da sabireen ta faka motar ta a kofar gidan inna zulai fitowa tayi tana hura hanci domin yau Allah ne kaɗe yasan irin tashin hankalin da ta zo da shi cikin gidan kamar anjefota tsayawa tayi ta ruƙe ƙugu na inna zulai ta fito daga banɗaki hannunta ruƙe da buta ɗurƙusawa tayi zata ajiye butar hannunta sukai ido hudu da da sabeerin dafe kirji tayi tace "Yar nema ashe ke ce kika shigo mana ba sallama ko wallahi kin tsoratani?, Wani ƙallon ƙasƙanci sabeerin ta jefawa inna zulai tace "Ina zeenaru ?, Ɗagowa inna tayi domin jikinta yayi sanyi duk masifarta sai yau ta nemeta ta rasa yo ta haɗu da yaran zamani masu ido a tsakiyar ka hannunta tasa ta nuna mata ƙofar ɗakin zeenaru Ya mutsa fuska sabeerin tayi ta kau da kai tace "Am granny kiramin ita bazan iya shiga wannan gunba namayi ƙoƙarin iya shigowa gidan nan ko ya akai kuke iya rayuwa a gidan nan, Banza inna zulai tayi mata ɗokin ƙofar ɗakinta ta zauna ta zuba ta gumi wai yau ƴar bilyaminu ce take aiƙenta har tana ƙƴamatar ta kahu isane ya shigo yace "Aa yau manyan baƙine a gidan namu , Wani kallon tara saura kata tayi mai ta saki ƙwai ya bada wani ƙas ƙass tace "Yauwa isah waccar matar ta nunamin ba tasan inda matarka take ba amma kai nasan zaka iya sani ina neman ta ita da shegiyar yarta me ƙwacan saurayi , Kan kahu isane ya kulle duban inna yayi yana jiran yaji me zata ce Ganin sun zama yawa andasa su ala Dole sabeerin ta ɗaga murya tace "Zeenaruuu zeenaaaruuu!!, Jin wannan kiran na mafarauta baba zeenaru da nuratu suka fito baki ta buɗe zatayi magana tace "Sabeereen ce agidan nan lallai yau muna da manyan baƙi, wani irin taku take na isa ta ƙarasa gabansu cikin raini da nuna ƙasƙanci sabeereen ta nuna baba zeenaru da yatsa tace "Ki dahalla rufe min baki daman nazo ne akan ki jawa yarki ƙunne akan saurayi na in taƙi wallahi hukumace zata rabamu da ita zan iya ɓatar da ita kuma na ɓatar da banza , Cikin mamaki da tashin hankali baba zeenaru tace "Sabeerin lafiya meke faru wallahi kin sani a duhu wa kike magana haka ?, Bura'ubancan ni sabeereen yar Alhaji bilyamin nake magana kina cewa baki gane me nake magana akai ba to ina nufin saurayin nuratu Kamar an dasa kahu isah yana tsaye yana kallon iƙon Allah yace "Sabeereen muga photon sa iya sani na nuratu bata da saurayi me kuɗi tunda yanzu rayuwar kwarya tabi ƙwaryane , Wata harara sabeereen ta watsa mai ta nuna mai zaro ido yayi yace "We Abdul me wankin mota dan gidan malam shehu me wankin hula to ai nadade da rabasu saboda ba dan arziki bane so yake ya lalatamin yarinya , Turusss sabeerin tayi tuni zuciyar ta ta shiga kaiwa da komowa daman ashe ƙarya yake mata biri yayi kama da mutum intace ya nuna mata pic ɗin jj yace ai baya son photo ko saudaya bata taɓa ganin family pic ɗin su ba maganar nuratu ce ta katsai mata tunani tace "Aunty sabeereen kenan au ke daman baki san waye saurayin naki ba kika zo kina tada jijiyoyin huya ?, Duban nuratu tayi tace "Da hallacan matsamin yar marasa tarbiya, Kahu isa zuciyarsa ta zo iya huya besa lokacin da ya ɗaga hannu ya mari sabeereen ba yace "Sabeereen Ni ne mara tarbiyya to tarbiyyar da aka bani ita aka bawa mahaifin ki bilyaminu, Cikin sauri Inna zulai ta tashi tace "Isah zan ɓatar maka yi haƙuri sabeereen so kake ɗan balangwan nan da ake kawo mini a dena kawo min kai da ɗan uwan ka me mutuwar zuciya ba abinda kuke min, Daman yasan za'a rina we ansaci zanin mahaukaciya yace "Inna hi haƙuri yabar gidan Ita kuwa sabeereen kuka tasa tana tsinewa baba zeenaru da Kahu isah tabar gidan fuuuuu ta tada motar ta ______________________ Tun asubar fari ta tashi ta gyara gidan wanka tayi tasa wata atamfa brown colour da adon milk duk ta ɗan ji jiki hijabinta tasa ta fita gidan me koko da ƙosai fitowar ta ke nan suka haɗu da Usman yana goge a napep ɗinsa da sauri ta ɗauke ƙanta ta shiga gidan me koko ta sami lahi raƙuɓewa tayi tana jiran lahi yazo kanta hankalin ta ya kasu kaso biyu tana tunanin ko abba ya tashi ne ko har yanzu yana bacci ga damuwa da tayi mata yawa ji tayi me sai da koko da kosai tace "Na nawa zaki siya, Kuɗin ta ciro tace "Kokon hamsin ƙosai dari biyu, Amsa tayi ta ƙirga mata nanah ce ta shigo tana ganin samha tace "Inna delah kina da tsakin kuka ki sauri ki zuba a huta tun kafin a lashe miki masu siyan koko da ƙosai dan ni wallahi nafi ƙarfin mace ƙurwata da ɗaci, Me ƙosai ta yi dariya tace "Uhmm aikuwa bara in sauri in sallami mutum , Hawaye suka taru a idaunta miƙa hannu tayi ta ƙarɓa yau daban ace tana da wasu kuɗin ba bazata amshi wannan koko da ƙosan ba juyawa tayi ta bar gidan da dan saurinta wani irin ƙuncine ya mamaye zuciyar ta ta rasa in da zata tsoma ranta taji dadi dai daita nutsuwar ta tayi ta shiga gida Abin mamaki baya ƙarewa inna hajara da ita da abokanan iya shegenta har sun fito ta fara suyar waina kenan ba zata kotun ba kenan ganin bata da me bata amsa tayi sauri ta shiga gida mahaifinta tagani a zaune cikin murna tace "Abba da kanka ka zauna?, Murmushi yayi yace "Samha iƙon Allah yau ji nayi yawa an ƙunce min wani abu a jikina kin ga aikin addu'a ko ina zaune naga wani kadangare ya fito gada ginin can da ya tsage yana ƙoƙarin cizon ƙafata shine na dinga karanto ayoyin neman tsari daga shedanu ko abokin gaba Allah ya bani sa'a na dauki sandar can na buga mai ina buga mai ya mutu ya buɗe bakinsa ga laya can ta fito a bakin sa shine fa na iya tashi har bayi na shiga, Wani farin ciki ne ya mamaye zuciyarta tace "Alhmdllh dukkan wani tsanani baya tabbata face Allah ya yaye shi, Murmushi yayi yace "Hakane samha Allah ya kawo mana mafita, Tashi tayi ta nemo kofi ta zuba koko ta miƙa mai da ƙosai ta dauki nata _________Hyde park Chicago - America Yau an tashi da sanyi ga wata irin dusar ƙanƙara da take sauka tafiya yake cikin titin Woodlawn avenue tsayar da motar sa yayi kusa da robie house ya dauki wayar sa yayi yan danne danne ya ƙara a kunne ba adade ba ya dauka cikin harshen Hausa yace "Assalamu alaikum sa'id nazo kana ciki ne ?, Daga can akace "Wa'alaikassalam JJ ina ciki gani nan fito wa , Okay yace ya kashe wayarsa ba adade ba sai ga wani magidanci ya fito ba haushe zam motar ya buɗe ya shiga gidan gaba yace "J.j kaga dan kasuwa yawa wani sarki, Furzar da iska yayi ya cire facemask ɗin fuskar sa duk da motar sa baƙin glass ne amma ko mene da lilin da yasa ya rufe fuskarsa tambayar da nayi Wa kaina kenan amma ba me bani amsa yace "Sa'id bazan ɓoye maka damuwata ba kasan yanzu naje shopping naga wasu mutane na bina da alama akwai wanda yake bibiyata sai de ya makaro nan ba kamar Nigeria bace ungo wannan ya dauko wata envelope yace ga number motar nan da picture motar kaimin binkice sannan a yau zani Nigeria zan bar ƙasar Nan , Ƙarɓa yayi yace "Yauwa ma'aruf kenan ka dau shawarata wallahi in ba ta haka ba ba zaka taɓa samin wacce zata soka dan Allah ba wata ma za'a iya hada baki da ita akashe ka tunda kasan su Alhaji Abubakar ashirye suke su ɓatar da dukiyar su akan ka saboda ka fisu yawan masu siyan Kayanka da dilloli, lips ɗinsa ya cize na ƙasa ya lumshe idanuwansa so nake in ganshi amma ba dama inaso inga wane j.j ɗin nan iya gefin fusƙarsa na gani yace "Okay ai zalinci baya ɗorewa ina nan ina binkice akan su insha Allah na kusan gano inda ake kai dukiyar talaka abin mamaki shine kasan manfetur ɗin nan a kasar mu ake haƙoshi amma we ga yarda yayi tsada ya kamata shuwagabannin arewa su farka sudena ibarmana kuɗi su kai kashashan waje kasan jiya an kirani anmin gargaɗi in fita daga sabgar su sannan in rufe gidan jaridata in ba haka ba zan ƙi gani , Iska ya furzar me huce yace "Amma ma'aruf kasan mutanan basu da imani ina zargin su suka turo yasmeen gunka dole ka ƙara sa ido a kan manir sosai kasan in basu same damar cutar da kai ba zasu ba iya cutar da shi , tissue yasa ya goge fuskarsa ya cire glass ɗin sa yace "Ni yanzu ma hankali na be kwanta ba da zamanshi a Pilsen nan zai dawo da zama, Okay no problem Fita yayi tada motar sa yayi cikin sirri ya nufi international airport ya hau prevent jack sai kano __________________________ Fita waje tayi ta nemo me a dai dai ta sahu da yake har yanzu jikin sa be yi kwari ba ganin ya sami sauki yace ba sai sunje asibiti ba har ƙofar gida ya zo shiga tayi ta faɗa mai ai kuwa ya shirya da kansa fitowa yayi ɗan kuka ya zauna kusa da inna Hajara sai cin waina yake suna hira haka su zee suna nan suna ca'ca Hangame baki inna Hajara tayi ganin abba yana ta fiya da kansa ɗan kuka kuwa dafe bango yayi da ɗaya hannunsa ɗayan kuwa yana ƙirjinsa yace "Laha'ilaha illallahu tofa me zan gani gawa taƙi rami da kanta tana tafiya zancan aurena ya rushe uwar ɗakina Ko, Abba ne ya haɗe rai cikin rashin saƙin fuska yace "Daga yau ƙar ku ƙara zuwar min gida duk wanda zai siyi waina ya aiko yaro ku kuma ya nuna su zee ƙar Ku ƙara zuwar min da ba zaku lalatamin gida ba, Tsalle inna hajara tayi tace "Billahillazi baka isa ba kai ka gagara nemowa ni na nemo kake min ƙashi sai de muyi wacce zamuyi dan ma na rufama asiri na zauna da kai shine yanzu ka tashi baƙin hali ya dawo ko to wallahi ƙusƙure bakin ka da hypo, Banza Abba yayi mata ya fita muka shiga a dai daita sahu sai kotu ko da muka je na dauko kuɗi na bawa me babur ƙuɗinsa shiga mukai ciki sai da aka fara wata Shari'a sannan tamu Wani lauyane ya miƙawa alkhali ta karda ɗan rubuce rubuce yayi ko abba kabiru ban gani ba wani lauyane ya tashi yace "Ya me Shari'a ni ne lauyan dake kare Alhaji kabiru komawa yayi ya zauna, ɗaugo alkhali yayi yace "Ko a kwai lauyan da wanda ake ƙara suka dauka ?, Girgiza kai abba yayi ganin haka lauyan gwamnati ya tashi yace "Ni ne wayanda zan kare su , Rubutu yayi sannan yace kotu tana neman malam sulaiman Tashi abba yayi ya shiga wannan wajan lauyan abba Kabiru yace "Malam sulaiman me zanba cikin aminci kun ƙarɓi hayar gidan Alhaji kabiru rana bakwai ka watan Oktoba ashekara ta dubu biyu da biyar yanzu in Ka kirga shekaru shekara goma sha tara kenan sannan bincike ya nuna sau daya kuka bashi kudin haya daman ce muku yayi ya bar muku.........✍️ *YA ƊIN MGE* _story and writing_ _by_ *Oum Yasmeen* *Page 27-36* Tuninanin abbane ya tsaya na hucin gadi ba zato ba tsammani jayi lauyan yace "Ya me Shari'a ko da wannan hujja da wanda yake ƙara ya bayar ya kamata a koresu da ga gidan gashi Kuma ya kama kansa ya kasa magana ina ruƙon alkhali ya kori shari'ar nan, Ganin lauyan Alhaji kabiru ya zauna lauyan su samha ya tashi yace "Ya me Shari'a duk kanin hujjojin da na tara da shedo sun nuna cewa gidan nan na magada ne ba kowa ta ci gadon nan ba sai malam sulaiman da ƴarta samha alhaji kabiru bashi da gado a gidan dan haka shine ya ke nema ya kwace wa marainiyar Allah gidan ta sannan mahaifiyar samha kasheta akai ya kamata ma abinciken wanda suka haura musu gida suka kashe ta sannan, Ai kafin ya ƙarasa lauyan Alhaji Kabiru ya tashi yace "Ya me Shari'a duk wannan ba gaskiya yake faɗi ba yana ƙoƙarin fitar da wanda ake zargi ina neman alfarmar wannan kotu da ta bani ikon gabatar da shedata ta gaba wato malam idi dillali wanda shi ya siyar wa da Alhaji Kabiru gida kuma ya ce a nemo yan haya ya nemo wannan mutumin ya sa shi, Ɗago wa yayi yace "Kotu ta baka dama, Baki abba ya saka ganin amininsa malam idi dillali duniya ina zaki damu yanzu ya yarda ya goyi bayin ƙarya shiga wannan gun yayi ya tsaya ya dauke ido daga kallon abba yace "Ni ne malam idi dillali Ni na siyarwa da Alhaji kabiru gida sannan na dauko malam sulaiman ya zauna haya duk shekara sai nazo akan ya bani kuɗin haya sai yace bashi da shi har na gaji da zuwa ganin suna ƙoƙarin cin yemai gida na bashi shawarar ya kai su kotu a karɓar mai gidan sa , Alkhali ne yace ya koma sannan ya dubi jama'ar kotu yace zai tafi hutun rabin awaya ya buga gudumar sa _____________________ *ABUJA* Cikin sirri aka zo aka dauke shi sai unguwar osokoro abuja lumshe idanuwansa yayi tambas kowa yabar gida gida yabar sa gaban wani tafkeken gida motar ta tsaya tayi horn aikuwa kamar jira ake gate man ɗin ya buɗe mai gate iya haɗuwa gidan ya haɗu gidan shiru ba kaji inhun komai sai na tsuntsaye ga wasu irin flowers masu kyau koraye shar da su A parking space aka sauke shi fitowa yayi yana tako cike da izza gaban wani ƙaton apartment ya tsaya gabaki ɗaya gun glass ne ƙofar tana jin hucin mutum take buɗewa wani haɗadɗan floor ya shiga ga kyau ga tsaruwa ga wasu irin luxury sofa masu kyau assalama wata kyakkyawar matace tafito fara tas da ita fuskarta cike da fara'a tace "Wa'alaikassalam mu'aruf, Murmushi ya sakar mata yace "Ammi na samike lafiya qalau, Cikin so da kaunar ɗan nata tace "Wallahi lafiya qalau ya hanya ?, Zama yayi yace "Alhmdllh, Dinning room ta nufa ta ajiye stainless steel flask ɗan gidan vacuum sannan ta fito ta dawo floor ta zauna tace "Wanka za kai ko kuma zaka tsaya kaci abinci, Tashi yayi yace "Ammi bara inyi wanka inna tashi daga bacci naci auta tana makaranta ko , Eh wallahi ai sun kusan hutu ta dawo gida Ma'aruf yace "Allah ya temaka, Amin tace Raƙiba ce ta shigo sanye da abaya shuɗiya yar gidan kahu saminu da nazifa sai hura hanci suke kai kace ya'yan wasu ne shigowa sukai shi kuma har yabi hanyar da zata sada shi da ɓangaransa zama nazifa tayi tace "Ammi kamar ƙamahin turaren ya jj nashi ya dawo ne , Zuba mata ido ammi tayi yawa me karantar wani abun sannan tace "Eh ya dawo, Wata irin murna ce ta kamata raƙiba tace "Amma ammi tun safe baki faɗan ba inmai abincin tarba, Ammi tace "Aikin san baya cin ko wanne abinci shi yasa tana kai wannan ta tashi bata fatan ko sau daya mu'aruf ya aure ɗaya daga cikin ya'yan baffaninsa saboda ita ta sani wataran zasu iya harar ransa ba son gaskiya suke mai ba abin hannun sa suke so, tafi so ya aure wacce bata san waye shi ba _______________ *kotu* Alkhali ne ya dawo daga hutun da ya tafi yace "Duba da irin hujjujin da Alhaji kabiru ya kawo nawa ba malam sulaiman kwana ɗaya tak ya tashi ya bashi gidan sa sannan zai biya shi tarar dubu talatin da hudu, Jirine yake neman zuwar da abba nima da nake zaune kuka nasa tambas yanzu mutane basa tsoran cin haram wannan wacce kaddara ce haka ɗaga hannu tayi hawaye na bin kuncinta tace "ya Allah mu bayin kane baka barin kuma zalinci kai me adalci ne Allah ka saka mana ya Allah kazamu gatan mu bamu da gata sai kai, Wani ne ya juyo ya kalle ta tausayi ta bashi tashi yayi ya zura hannunsa a aljihu yace "Ungo ku biya tarar da ake bin ku , Hannun samha na karkarwa ta amsa tace "Nagode Allah ya saka da alkhairi ya jikan mahaifa , Amin yace ya yatashi ya fita daman ya kan je kotu me gidan sane yake aikensa ya biya tarar wanda yasan bashi da shi......✍️ *YA ƊIN MGE* _story and writing_ _by_ *Oum Yasmeen* *Part37-40* Bayan sun biya suka fito akafa suka ɗinga tafiya har unguwar su shiga gida sukai zama samha tayi ta zuba tagumi tace "Abba kar wannan ta tada maka da hankali kai haƙuri komai me huce wane , Kujera ya ja ya zauna yace "Samha wallahi Ubangiji ya yaye min damuwata insha Allahu komai zai dai daita shi kuma yaje shi da Allah bana ko tantama cin hanci suka bawa alkhalin sai dai sun manta da cewa ita dukiyar maraya yaɗin mage ce wataran sai yayi amansa ta saniyar haka ma zata iya cinye arzikinsa , Ajiyar zuciya ta saki tace "Abba yanzu sai mu haɗa kayan mu tafi kan karofi ko , Tashi yayi ya ɗebo ruwa sai ayanzu yaga kofar inna hajara a rufe girgiza kai yayi abin hajara ya ishe shi yawa yawa taci kafar kare yace "Bara hajara ta dawo sai itama ta haɗa kayanta, Tashi tayi ta shiga ɗaki hawaye ne ke bin fuskarta Haiye yaraye iye nanaye takun bana yafi nabara saki ɗan yaƙe haƙura naji kina takun kasaita tafiyar bata chanza zani ba shigowa tayi bako sallama turuss tayi ganin malam ya zuba ta gumi tace "Bar ta gumin nan daga gidan Alhaji kabiru nake yace zai siyar min da gidan nan kaga sana'a tayi zaman banza kuwa ai yanzu anga ribar sa ko ta sheƙe da dariya ta shiga ɗaki a guje ta fito tana gyara daurin zaninta tace "kan uban can tab yasin in nayar da meta tsina ya dawo duniya wato Ni zubi zata yiwa haka yasin ko ita takawo son kuɗi duniya sai ta bani zanin ta na kuncewa tana ƙara soke shi ta fita tana babbami , Tashi yayi ya shiga ɗaki yace "Samha haɗo kayan ki mu tafi ban ga alamon Hajara zata biyuni ba we siyan gidan xata yi , Tashi tayi tace "To, har hada kayan suka shiga yi ya dau wasu samha ta dau wasu suka fara tafiya daman ba wani shirgene da suba ______________________ Ma'ruf na yarda Allah ya baka sa'a Amin yace ya tashi ya fita a floor ya tarda raƙiba da nazeefa ko wacce harkar gaban ta take har ƙasa suka durƙusa suna gai da shi ciki ciki ya amsa ya fita yana fita ya samu wanda zai kai shi airport yana jiranshi shiga yayi ya zauna a kujerar me zaman banza aiki yake a system ɗin sa har suka isa be gama ba rufewa yayi ya fito baya tafiya tare da mutane ba shi yasa kowane ya san sa ba sai de sunan sa da ya karaɗe duniya baya yarda yan jarida suyi hira da shi picture ɗinsa ma ba ya yarda ya shiga media ba we baya yi bane a'a yana hi yana kallo meke wakana Akwai ma wani hira da ya gani ana hira da yan makaranta ana tambayarsu we in jj ya baka dama ka rubuta adadin kuɗin da ake son nawa zaka rubuta sosai yayi dariya har da ce wa gabaki daya kuɗin dake account ɗinsa zan rubuta kayan sa wani ya zo ya karɓa haka akai tayi sosai son duniyar mutane ke bashi mamaki Basu san ya akai ya sami kuɗinsa ba basu san wahalar da yasha ba kawai dukiyar suke hange tafiya yake yana bin bayansa kai tsaye reception ya nufa bayan ya ɗan wani rubuce rubuce ya ɗauko dalar America besan iya adadinsa ba ya basu su rabawa duk wanda ke airport ɗin ya shiga jirgi nan fa yan jaridu sukai dirar mikiya kash sai de daukar pictures ɗin jirginsa sukai nan fa wani dan jaridar c.r.l yace "Ayau munyi rashin sa'a ba mu tarar da j.j ba amma zaku ga photo jirgin da ya hau munyi ƙoƙarin jin ta baki detractor manager na airport amma be fada mana inda yaje ba assali ma yace we besan da zuwansa ba shin me zaku ce da j.j , Nan fa labare suka karaɗe duniya kowa na fadin albarkacin bakin sa wasu ma cewa suke ba mutun bane wasu suce kawe bashi da kyakkyawar kamane wasu cewa suke wasa yake da hankali mutane akai kuma masu fatan alkhari *Nikwa nace lol nagan sa Nima na karɓi nawa kuɗin😁😁💵💵💵* *YA ƊIN MGE* _story and writing_ _by_ *Oum Yasmeen* *Part41-50* *KANO TA DABO TUNBIN GIWA* Karfe shidda na yammaci jirgin sa yayi durar mikiya a filin tashi da sauka na malam aminu kano international airport fitowa yayi ruƙe da briefcase ɗinsa tsaya wa yayi wani matashi ne ya matso kusa da shi ya karɓi kayan sa yace "Barka da zuwa sir, Amsa wa yayi yayi gaba buɗemai mota yayi yashiga tuƙi ya fara matashin yace "Yanzu ina za'a kai ka , Glasses ɗinsa ya zare yace "Kai ni tahir guest place Tahir , to yashi kai shi yayi yace "Tsaya in fito sai muje gidan naku, Okay sir yace Kayan sa ya ajiye yasa wasu kayan fitowa yayi cikin sauri matashinnan yafito yana sakar baki yana kallonsa ganinsa yayi yawa be taɓa sanin dadin kuɗi ba ko shi yafi shi kyan gani kayan nan sun ƙoɗe duk sunbi sun ɓole ga sumar sa duk ta cukurkuɗe wandon ma ya ɗage mai ga wani matatcan takalmi yawa kofato yace "Wallahi oga ban gane ka ba, Murmushi yayi ya shiga ba tare da yayi mai magana ba shima be damuba sanin da yayi shi ba me magana bane wata matatciyar waya ya ɗauko ya sa wani lahi duk an ɗaureta da ƙyeuro ya ɓoye babbar wayar sa ajikin sa yace "gobe sai ka kaine inda zan dauki hayar napep , To yace gidan su dake jakara ya kai shi Assalam sukai har ƙasa ya ɗurƙusa ya gaishe da mahaifan sagir masawa sukai cikin mutunci ni'ima ce ta shigo sanye da doguwar riga da mayafi Zata kai shekara ashirin da daya gaidashi tayi tana ya mutsa fuska yawa taga kashi sagir yace "Inno ga Ma'aruf zai zauna a shagona kafin yasa mi kuɗin kama shago daman tun sauran sati zuwansa na faɗa muku, Yaya ne ya washe baki da yake haka suke kiran mahaifin nasu yace "Ba matsala Allah ya kai mu lafiya yaro a kula aruƙe gaskiya da amana insha Allah zakaga ancin ma gaci komai zai zamo tahiri kaga abin da ke hana mutanen mu ci gaba rashin riƙe gaskiya da amana suna da babbar illar dan Allah kuma a ruƙe imani kar ka ga ba kowa naka kace za kai abin da kaga dama Allah yana ko ina ko dan mutuncin kan mu ya kamata mu tsare imanin mu , Sosai yaji dadin nasiyar mahaifin sagir daman har yanzu akwai irin mutanen nan ya yar da cewa na Allah basa ƙarewa yace "Insha Allah zan ruƙe zaka sameni ma fiye da harda bakai tsammani ba Nagode sosai, Ita kuwa mama tana zaune tana taɓe baki shi wannan mutumin ma talaucin sa har yafi na ɗanta ga kayansa yawa wani mahaukaci yaya ne ya tashi ya shiga ɗaki ganin daga shi sai wani buhun babko alamu ma kaya ɗayane a cikin amma yana mamakin kyan fatarsa duk da yayi mata fenti ta koma me dan duhu amma a kwai hasƙen ka ɗan da alama bafilatani ne haka ya raya a ransa fito wa yayi ɗauke da kaya ya miƙo mai yace "Ɗana gashi ahi haƙuri komai na rayuwa me hucewa ne , Ɗagowa yayi ya faɗaɗa murmushinsa tabbas yana ganin yaya kamar mahaifinsa wata irin daraja yake ganinsa da ita ba ƙyama yace "Nagode da karamcin ku , dariya yaya yayi yace "Ɗana Allah ne abin godiya wallahi ina jinka kamar abokina da narasa shekara da shekaru Allah yayi masa rasuwa tare muke faɗi tashi wallahi ciwon yunwane ya kasheshi wallahi a lokacin yana tsananin rayuwa nima haka daga haka da ya mutu ya'yansa suka bar unguwar nan wallahi kamar ku daya da shi nayi neman su har nagaji, Ƙasa yayi da kansa kwalla ta tarar mai tabbas mahaifin sa yake nufi yace "Allah ya jikansa, Amin ya Allah yace inno ce ta tashi ta ja dogon tsaki ta shige ɗaki Ni'ima ce ta fito ko kallon sa batayi ba inta kalle sa zuciyar ta tashi take Allah yayi mata ƙamatar talaka gashi bawani kuɗine na kuzo a gani da suba amma bata kaunar haɗa hanya da talauci kullum bata da zance sai tace yaya sagir dan Allah ka haɗani da me gidan ka jj ko number ka bani sai dai yace mata ni ƙaramin ma aikaci ne bani da iƙon ganin sa ko samin number sa har inno ce kesa baki tace "Kai baka da kishin kanka ka shigewa mana manyan ma aikatan nasa kasamo mana muma mu warke, Saide ya ce musu inno kenan to baya zama a ƙasar nan fa kullum yana kasar waje har karsuwancin sa amma yana gab da zuwa kano ________________________ Kai kai kaiyasa butar uwarnan sule kai ka dawomin bayan na aurar da kai ina ma laifin ka dawo kai ka ɗe kata shi ka dawo har da ƙari to wallahi bazata saɓo ba Ƙasa yayi da kansa yace "Innna wallahi haka jarabawar rayuwa tayi dani nasame ki lafiya, Zama tayi ta ɗaura hijabin sallarta a kai kai kace gwawgwaro ta ɗaura tace "Uhmmm gaskiya ne ta ƙutsiri goro ta fara taunawa, Tashi yayi ya gyara tsohon ɗakin sa ya zuba kayansa ya dubi samha yace "Jiki ɗakin yaya isah ki zauna a can , Tashi tayi ta kwashi kayanta sosai nuratu tayi murna da ganinta inna zenaru ta jajanta musu hamziyyah ce ta shigo tana dadɗaga kai sama ta girmin samha da shekara biyu yanzu ita na sha tara ita sha bakwai ko kallon inda samha take batayi bace "Nuratu aramin wayar ki in dau number anty salma, Miƙo mata tayi zama tayi tana wani daddauke kai we ita ala dole bata harka da kananan yara sai manyan kai wayar hannunta me tsada ce iPhone 7 CE gamawa tayi ta tashi ta fita ta zo ƙofar fita ta takewa samha kafa da sauri ta janye ta rasa wacce irin tsana hamziyya take mata nuratu ce tace "Hmmm samha sabeereen fa ta zo gidan nan nan fa ta kwashe komai ta fada mata , Mamaki ne ya isheta tace "Tab ita kenan da ace baku rabu ba ba sai ta yi miki abin da yafi haka?, Ehmn wallahi ai taban mamaki Allah muma ya azurta mu Samha tace "Amin ya Allah, ____________________ *Karfe 12:30 dare* Bacci take cikin jindadi ko tsoro bata ji na ita kaɗai ce a gidan kamar an tashe ta taji ana bugun gidan zunbur ta tashi daman su da ba wata kofar arziki ba fitila ta kunna tana zare idanuwa tsoro ne ya kamata daman dan ta kunsawa sule haushi ne yasa tace daga gidan Alhaji kabiru take jitayi an buga lalgalangar gidan ya buɗe zaro ido tayi gabanta ya yanke ya waɗi jin maganar yan daba sauri tayi ta kashe futila Jitayi suna cewa yasin yace duk wanda muka samu mu rotsai mai kai tunda shi ya jawa kansa tun da ai kotu tace su tashi Ɗayan yace "Kai ai kaga honourable cewa yayi mu cire wa mutun jijiya tunda shi ya jawa kansa , Bata san lokacin da ta saki fitsari ba ta dafa kirji tace ''na shiga ukku neman magana ta ya jamin wayyo Allah malam, Kai shiga ka fara dubawa ko zamu ga dan yarinya sauran dakunan suka buɗe har suka zo kan ɗakin inna hajara suka hasketa da fitila duk wari dakin yake da alama gudawa ta saki ganin yarda ta jiƙe da gumi sharkaf sai zare ido take fuskarta yawa an lotsa tasa basu san lokacin da suka dinga dariya ba ganin ogansu ya tsaya suma suka tsaya yac.......✍️ *YA ƊIN MGE* *Oum Yasmeen* *Part 51-60* "Keee futo wato kece me taurin kai ko to yasin yau zamu koya miki darasi , Jikin baba hajara narawa ta fito da rarrafe tace "Dan girman Allah kuyi haƙuri ni marainiya ce , Hhhhhhhh to wane ba maraya ba yasin yau sai kinci ubanki ba ke ce uwar karuwai gobe ki basu labarin abin da ya faru Blet ya ciro ya fara zabga mata ihu take tana kururuwa ba maƙotan da ya shigo inda sabo ai sun saba da tujarar ta dan haka yanzu ma ganin ake faɗa suke yi ita da kawayenta bayan sun gama yace "Hado kayan ki ki bar gidan nan sannan kije gidan da mijinki yake kar ki sake muji ance bakije caba shegiya duk bleaching ya kodar miki da fuska, Ihu ta dena ta shiga ga ɗakin ta wardrobe ɗinta ta buɗe tafara haɗa kan kuɗinta zata daure a ƙugu dayan dan daban ne ya ganta yace "Arniya kawosu nan, Jiki na rawa ta bayar hada komai tayi tana haɗawa suka dinga kwasa suna zubawa a mota ko tsinki basu bar mata ba tana kuka da danasani ta kama hanyar kan karofi tafiya take tana wayai waye har ta isa bugu ta shiga yi sosai inna zulai ta ke shara baccin ta ga wani irin mafarki da take me dadi we gata a makka tana ta ciye ciyen Kayan dadi irin su chocolate ga kuɗi masu yawa tasa hannu zata dauka ta farka tsaki ta shiga yi tana tsinewa wannan wanda ke buga musu gidan ganin abin yayi yawa yasa ta sa hannu ta dauko fitila ta kunna samha ta duba dake bacci cikin natsuwa buga mata tayi bakin ta dauke da salati ta tashi ta dube inna tayi shiru jikin ta na kyarma domin Allah ya dora mata tsoron inna zulai A zafafe tace "Ke tashi muje ki buɗa ƙofa daukomin ta ɓaryar can yasin sai na lodawa duk wanda na gani dan iskanci sai yanzu mutum zai shigomana gida ina cikin mafarki me dadi ga soyayyun kaji zubin makka, Bayar da ta iya haka ta bita amma tsoro ne falranta suna zuwa tsakar gida tace "Tsaya yar da aka katsan bacci me dadi yau sai kowa ya tashi bin ɗaki ɗaki ta fara tana tado da mutanen gidan cirko cirko sukai a tsakar gida Abba yace "Inna lafiya tun ɗazu muke tambayar ki kinyi shiru?, Banza tayi mai tace "Ke samhatu zo mu buɗe kofar nan inga wake wannan bugun hukuma , Gaban Abba ne ya waɗi ya dubi yayansa isah yace "Yaya isah hukuma fa naji inna na kira, Shima al'ajabi ne ya kama shi yace "To inda saboda ai nasaba da halin inna kai ne yau baƙo aciki, imurana da Ali sai jan tsaki suke anta dasu daga bacci haka hamziyyah ma buɗewar su ke da huya inna ta ɗaga taɓarya ta bugawa haraja wani ihu hajara ta saki ta shigo cikin gida a guje jiki ruɗo ruɗo da bulala ga malolo a gushi ga yanzu inna tana neman karya mata gadon baya ganin ta fita aguje bata iya sheda fuskar taƙameme wace ba ga farin mayafi tace "samhatu nashiga uku anya ba gamo nayi ba ko vaki ga kamar mahaukaciya ba ko aljana ce ga farin mayafi Allah isa ba fatalwa na gani ba kuka tasa har da fyece majina Allah ya ɗora mata ƙin mutuwa, Cikin sanyin murya me fidda daddaɗan amo tace "Inna zulai baba hajara ce fa , Ae kafin ta karasa ta dena kukan tace "Yau saina ci kundun uban hajara yasin sai ta biyani kuɗina da nake shirin karɓa ta tadani da wannan bugun binta tayi cikin gida kuwa ganin hajara sukai yawa an hullota nan fa aka kawo huta ai ali besan lokacin da yafara dariyaba yace "Tab yawa anyi ɓarin mota a kanki, Ƙasa tayi da kai da suka haɗa ido da Abba idon sa yayi ja kamar garwashi ta a shigo da taɓarya a hannuta tace "Ke hajara kike kowa to wallahi tun muna shedar juna nida ke ki biyani kuɗi na nanfa ta kwashe komai na mafarkinta ta fada musu ta ƙara da cewa "Kuna ganin zanyarda ne tayi min asara, Cikin zolaya Ali yace "Kuma fa da kin ɗiba da tuni sai de ki farka kiji dumus a hannunki Dan shi mafarki yana zama gaskiya wata ran balle mafarkin makkatu ai gaskiya ne, Turmi ta sama ta zauna tace "Kai de bari ali wato a Makka na ganni fa ƙasa me tsarki shine wannan alimar ta dawo dani shigiya da fuska yawa funƙaso , dariya Ali da imurana sukai har da tafawa nan fa ta lura abin nasu iskanci ne ta ƙara xuba tujara iya son ranta haushine ya kama kahu Ismail yace "Haba inna yanzu muna baccin mu kin ta dawo , A fusace tayo kansa tace "To wallahi isma'ilah zanci takazar ubanka kwarankwatsa dubu yau sai kun bani dubu dubu ke kuma dubu biyu zaki ban kai sule, Cikin ladabi yace "Na'am inna gani , Anya kuwa wannan ba yawan dare take ba a can kwartonta ya naɗa mata duka cikin sauri ta rufe baki tace "Au na manta sule ba kyau fadar abin da baka gani ba Allah kar ka kamani ina neman tsari da babbakar tsire Allah natuba ka yafe min yanzu sai Allah ya dauki raina iyi sheda , Ahankali suka dinga zare jikin su suna tafiya suna kwanciya ba wanda ya kula baba hajara duk kuwa irin murƙususun da take taƙi fadar wanda yayi mata duka shikuwa Abba azuciyat sa yace Allah shi ƙara tafiya akai aka barta Inna ma ta dena sababi ta koma ta kwanta...✍️ *YA ƊIN MGE* *Oum Yasmeen* *Part61-70* Ganin kowa ya watsai ta tashi jikin ta duk yayi tsami ta shiga ɗakin inna zenaro kofar ta gani a kulle bata buga ba domin tayi hankali in aka kara buga mata tabarya ai ko tashi ba zatayi ba daƙin da malam sule ya nufa nan ta buɗe sai de me shima a kulle ba yarda ta iya haka ta sami gu ta zauna yarda ta ga rana haka ta ga dare ____________________ cikin fitar haiyaci take tuƙi wani wawan burki ta saki lokacin da ta nufo gate ɗin gidan su toni gaban motar ya lotsai bata biya ta kan barnar da tayi ba ta fito a burkice ta fara bugu cikin sauri baba me gadi ya buɗe ai bata tsaya watawata ta zabga mai mari tace "Baka kula da aikin ka ga abin da kasa nayi dalla can matsamin, Kumato ya riƙe yarinyar da aka haifa a gaban sa ce yau ta mareshi ya zamar mai dole ya bar gidan domin wata ran duka zata kai mai gudu ta shiga yi tana ganin momcy ta zunduma ihu ta zube a kasa tace "Momcy na shiga ukku momcy ya cuce ni, Saroro momcy tayi saukowar miemie kenan daga stairs tace "Sister lafiya kike irin wannan kukan yawa daddy ne ya mutu?, wayene suka ƙara zubo mata tace "Momcy ba kanin jj bani, Dafe kirji momcy tayi ta zaro ido duk ta gama fadawa kawayen ta tace "Ke dan Allah, Sabeerin kuka ta saki ta basu labari har da cewa wata ce ta ƙirani tace ta gansa a gidan su nuratu yar gidan isah Tsaki miemie tayi ta zauna tace "Au sai me dan kin gane ba kanin jj bane ba kina son SA ba?, Wani banzan kallo tayi mata tace "Daman ba tunyau na gane kina adawane dani saboda kin ga maza da yawa suna sona, Tashi miemie tayi tace "Wanne so bacin KO wanne shege yazo ki buɗe mai ya shiga inkuwa wannan shine so bana fatan wannan son, Tashi tayi tace "Ni zaki fadawa bakar magana miemie?, Momcy ta dafa tace "Kwantar da hankalin ki hice ko baki basa kanki ba , Cikin sauri tace "Eh, gyaɗa kai momcy tayi tace "To kwantar da hankalin ki zan samo miki me kuɗi wanda zamu jidadi, Tsalle tayi ta rungume ta tace "I love You momcy wallahi shi yasa nake sonki, _________________________ Iya kwanan huya ma'ruf yayi domin sai dare yayi aka kawo huta kasa bacci yayi tuni tausayin talakawa ya ƙara shiga ransa sai bayan sallar asuba sannan ya ɗan kwanta shima be dadi ba ya tashi fitowa yayi waje ya zauna yana latsa matatciyar wayar sa ni'ima ce ta fito sanye da riga da skirt na atamfa da misi tsin mayafi ta yafa a kafaɗa tana ɗanna wayar ta murmushi ya sakar mata yace "Adawo lafiya, Chak ta tsaya ta juyo tace "Kai malam kai rayuwar ka inyi tawa zaran ba kallar yadin bane nayi maka kama da irin local yan matan nan tun jiya ya na ga take taken ka to wallahi shiga nutsuwar ka , Sagir ne ya wanke ta da mari yace "Ni'ima ashe rashin kunyar ki har ta kai haka yanzu babban mutum irin wannan zaki wa haka to ai arziki na Allah ne wallahi ina jiye miki ranar da zaki aman YA ƊIN MAGE domin shi inka cishi sai kai amansa, Ruƙe kunci tayi ta shiga gida tana kuka ma'aruf yace "Me isa ka dake ta gaskiya banji dadi ba bakyau dukan mace kar ka ƙara Ni ne me laifi da nayi mata magana saboda kirkin mahaifin ka ina ganin ko zamu dai daita da ita to itama ta shiga sahun wayan can , Sagir yace "Insha Allah bazan ƙara ba wallahi bata min rai tayi, Ai kafin ya ƙarasa mama ta wanke shi da mari tace "Bashakka wato sagir akan bare tsuntatce kake wa yar uwar ka haka to wallahi kai bako ni'ima ba sa'ar auran ka bace kar ka ƙara shiga harkar ta , Ƙasa ma'aruf yayi da kansa a zuciyarsa sa yace yanzu haka talaka ke shan wahalar neman aure ni kuwa nace (Mata suna suka tara akwai wacce zata soka tsakani da Allah ba dan kuɗin ka ba ko kyahun ka ba ) Ma'aruf yace "Insha Allah mama ki haƙuri, Wani shegen kallo ta watsa mai tace "Jeka can ka nemo uwarka, Sosai ya ji zafin maganar ta amma sai ya danne yayi shiru Sagir yace "Dan Allah oga Kai haƙuri, Murmushi yayi yace "Bakomai, Satin sa daya yana harkar adaidaita sahu yau yafi ta duk rigar sa akoɗe wasu kyawawan yan matane suka tare shi dayar ta yatsuna fuska tace "Kan karofi zaka kai mu, To yace ku shiga amma kuɗin ku dari ne Banza sukai mai suka shiga hamziyya da taga rainin hankalin sa ya ishe ta tace "Amfa da maka kowa faƙiri ne irin ka kaga mun ma kama da wayan da zamuyi cini ki, banza yayi musu ya fara tafiya dayar tace "Sister we kin kuwa jj har yanzu ba wanda yasan asalin fuskarsa gayan Nan sai kuɗi ba aure kisan su ukku ne maza biyu mace daya zata ga gata yasin, Hamziyyah tayi sama da glasses ɗin ta tace "Ke dan Allah kawata Wallahi Allah ya dora min son mutumin nan , Surayyah tace "Ke hamziyyah ki ka de ai nima wallahi ina son sa da zan aure shi so nake , Jin abin da suke faɗi yace "Aishi aure lokaci ne watakila gudun matan yake Ni da zan sami damar auran irin ku ai da naji dadi sai kuce lallai sai me kuɗi, Hamziyyah tace "Inbanda son zuciya irin naka ina mu ina kai, Dariya yayi yace "Hmmm hakane amma ai ba daganan soyayya take ba son gaskiya kaso mutum dan Allah, Safira tace "Hakane wallahi, Dariya suka sa hamziyyah tace "Ku ina yar wannan faƙirin kahun nan nawa sun dawo gidan mu an kwace mai gidansa akotu ina honourable Kabir shi ya karɓa to wallahi bana kaunar in buɗe ido ingan ta agidan nan namu shiyasa duk wani kƴara da da hantara duk na zuba mata ke wallahi ina shirin bawa inna kuɗi tace dole sai tayi auri wani almajiri kinsan fa akan kuɗi ba abin da inna ba zatayi ba , Surayyah tace "Ai wallahi gwara da zaki haka wallahi kyau besan ida zashi ba ke nice da kyanta ae sai na gara samari, Hamziyyah tace "Wa ai shiyasa nake so tayi maza ta auri talaka dan kar taji daɗin rayuwa tafini, Safira tace "Gaskiya baki dai dai ba iya biyayya wallahi samha na miki bata damu da duniya ba amma ke da baba hajara baku da buri sai ganin ta shiga wahala, Wani uban ashar hamziyyah ta danno tace "Ke wallahi zan dena yawo da ke , Safira tace "Ke dena mana sai me daga fadar gaskiya duk kinbi kin takurawa marainiyar Allah abinci sai kunga damar bata ita kanta yanzu inna zenaro bata kulata duk dan tafaranta muku daga nuratu sai anty salama take jin dadi ga mahaifin ta ya tafi gun fasa dutsai be san me ke faruwa ba Allah sarki yana neman arziki kuna gallazawa Yar sa tilo kuda daya kun hanata sakat, Banza tayi mata shi kuwa ma'aruf kasa kunne yayi yaji abin da suke fadi sosai ya ƙagu su zo kan karofi har kofar gida zai kai su dan yaga wace wannan samha waya ta dauko ganin sun mata banza ta fara danna wa sai da yazo dai dai kan karofi yace "Wanne lahi zan shiga?, Nunamai tayi tace "Nahannun damarka, Shiga yayi duk kansu suka sauka shima sauka yayi ya dubi hamziyyah yace "Dan Allah ko zaki temakamin da number wayarki?, Wani kallo kana da hankali kuwa tayi mai tace "Nayi maka kama da wacce zaka tsayar ai ko dai dai da manshafawata karya kake ka siya niwallahi wasu mazan suna ban mamaki su dinga dauko wayan da suka fi karfin su dubeni ga kyau jiki duk madara amma banga laifin ka ma namu nagani da muka tari fakiri me warin hammata tun da nashiga a dai daita sahun ka nake jin wari na tashi , Sosai ya ji zafin a bin da tace amma ya danne duk kuwa da irin kamshin da ke tashi a adaidaitar sa saboda ta ƙara muzanta shi ta fadi haka Surayyah ta matso kusa da ita ta rada mata magana akuɗin ne Wata shewa ta saki tace "Yar uwa haka za ayi kin bani good idea, Safira ta shiga gidan kusa da gidan inna zulai saboda haushin abin da hamziyyah tayi Hamziyya tace "Malam Bara in hada ka da daidai da ka sadaki kawe muke buƙata, Wani farin ciki ne ya mamaye Shi a zuciyar sa yace anzo gurin domin ko ba tace zata hada shi da wata ba zai dawo ya yi sallam da samha yace "Nagode, Dariyar mugunta ta saki ta shiga gida samha na zaune ta zuba ta gumi wata tsawa hamziyya ta sakar mata tace.......✍️ *YA ƊIN MGE* *Oum Yasmeen* *Part71-80 "Tashi muje, Samha ta dago kanta tace "Ina ?, Ban sani ba ta jata tana turjewa har gaban ma'aruf tace "Ga dai dai kai tashi ge cikin gida kunyace ta kama samha tace "Ina huni, Sosai ya yaba da dabi'un yarinyar yace "Lafiya qalau nidai sunana ma'aruf jabir inkin amince dani a gaskiya bana so adau tsawon lokaci wallahi kallo daya da nayi miki kika shiga raina Allah i sa nayi miki , Ƙasa tayi da kanta kunya duk ta kamata tambas ba makusa a tare da shi ahalin da take ciki a cikin gida gwara ta rufawa kanta asiri tayi aure ko itama samu nutsuwa cikin sanyin murya tace "Allah ya zaɓa mana abin da yafi alkhairi amma ka tambayi izinin kahu na ta nunamai inda shagon kahu yake, Burgeshi tayi daman da irin yan matan nan da basu da mu da abin duniya ba yace "To nagode sosai naga ruwar sunan ki kike min baki fadan ba ni na faɗa miki nawa, Murmushi ta sakar mai har beautiful dimful ɗin ta ya lotsa tace "Samha, Jin gina yayi da adai daita sahun sa yace "Sunan me dadi samha me kyau kin dace da fassarar sunan ki, wasa take yi da yan yatsunta tace "Nagode, Wayar sa ya fito da ita duk a koɗe yana sane ya gotar da battery gyara wa ya shiga yi yana karantar yanayin ta sosai ta kara bashi mamaki domin ba abin da yake iya gani a fuskar ta na ƙƴamar sa yace "Samin number ki kinga in Zan zo in sanar da ke ko ?, Cikin muryar ta me dadin saurare tace "Bani da waya , Be wani mamaki ba saboda ko suhailat autar su daga gani ta girmi samha sai dai samha ta nuna mata girman jiki doba da irin kuma rayuwar da take ciki hakan ma wata damace da zai ƙara gwada ta yace "To kiyi min addu'a inna fita in samo kuɗin da zan siyi wata in baki tawa duk da sai a hankali wallahi da ƙƴar nake iya jin magana in ankira ni , Farin ciki tayi da haka har fusƙarta bata ɓoye ba tace "To Nagode, Shiga adaidaitan sa yayi yace "To samha sai gani na biyu amma yau da daddare zan zo gun kahun ki , To tace tashi ga gida tun da samha ta fita take zagaye har dan leƙosu tayi tana ganin ta hamziyyah tace "Yau she yace zai toro domin wallahi Allah sai kin aure shi in kuma ba haka ba in zuga inna ta kore Ku', "Kinga ciwon mahaifinki zai dawo baƙin ciki ya kwantar da shi sai dai ki bara Ku ci , Murmushi samha tayi tace "Aunty hamziyyah ko baki faɗi haka ba yayi min arziki nufin Allah ne sau da dama masu kuɗi talakawa ne daga baya Allah ke azurta su wanda Allah be bawa a nan duniya ba sai kai mai fatan samun lahirar sa me kyau wahala bata ɗorewa ko da kika gansa akwai irin da damuwar sa da take da mun sa ƙar ki ga Mutum cikin daula kiyi fatan damake ce shi yasan wanne hali yake ciki ko wa da irin baiwar sa alhmdllh zai fi ta nemo halak sannan me kuɗi da talaka duk daya suke agun Allah Wallahi tun da Allah ya bashi iƙon fita ya nemo yafi wani me ƙuɗin da ba'asan sana'ar shi ba kuɗi ba shi ne kwanciyar hankali ba soyayya kulawa ganin girman iyaye infi karfin ci sha suttura ganin darajata da ta iyayena wallahi shine kwanciyar hankalin aure amma inki ka rasa wannan to wallahi kina ganin kuɗin ƙiriƙiri baki da da kwanciyar hankalin ci wani ma kuwa ba zaki gansu ba sai dai ya kashewa gadangarun bariki me yakai wannan ta kai ci , Saroro hamziyyah tayi tana kallon samha yau she yarinyar nan har ta raina ta da zata faɗi magana ta mayar mata tace "Kee Ni kike fadawa haka ?, Surayyah tace "Me kike jira fin ciko shegiya ki naɗa mata duka yar bura'uba, Ai kuwa nan suka taru suka na ɗa mata duka a haka inna zulai ta dawo ta same su tace "Ke hamziyya lafiya?, Daina dukanta tayi tana haki tace "Inna kinga yarinyar nan mu zata tozarta wani me rufin asiri ne yazo yace yana son ta we baza aure shi ba talaka ne tun da har ta sami me sonta ai saita yar da duba da irin rayuwar da suke ciki kama haya ma ya gagare su duk sun zo suna cinye mana abinci shine ta cemin we itama sai ta sami me kuɗi sannan zatayi aure ai ba akaina take ba, Janyota inna tayi ta ruƙe mata kunne tace "Dan uban ki aure kamar anyi angama ne ko be fito ba zan sami musaƙi ko me ramgamin gata irin ki inbashi ke ya aura ai yanzu rayuwar Nan kwarya tabi kwarya ake wazai aure ki danma kin samu ance anason ki shegiya saura kadan ki koma zabiya, kuka ta saki wannan wacce irin rayuwa ce wallahi ko zata kwana bata ci ba ta gwamma CE ta aure shi duk tsanani ma tana fatan samun canjin rayuwa duk da a yanzu ba zata ce tana son sa ba ko ƙinsa har yanzu usman ne a birnin zuciyar ta __________________ *GIDAN HONOURABLE Kabir* Jibson kawe kake ji ana faɗi ga wani uban kida dake tashi kai kaice a gidan gala kake na Lagos ba a gida ba duk wacce zaka ganta da mummunar shiga wacce ta sha bamban da addinin mu da al'adar mu mazan kuwa wani irin banzan askine a kansu ana cikin haka motar *Alhaji kabir Hashim tamburawa* tadanno kai sosai yayi mamaki irin wannan kiɗa dake tashi ajiye jarida yayi a gefe yace "driver sa ya tsaya domin ba zai iya jiran har yayi horn a buɗe ba tsayawa yayi ya fita ya kwankwasa aikuwa aka buɗe beyi wata wata ba ya tura kai sakar baki yayi besan iskancin jabir yakai haka ba yau a gidan sa ga wasu yan mata da suke rungumaisa yawa zasu shiga jikin sa tambas duk wanda yace tukunyar wani bazata tafasa ba tasa ko ɗimi ba zata yi ba yanzu ya dawo daga gidan ministan harkokin waje Attahiru wanda dansa yake auran mujibbah sai ya sha giyar sa ya bugu sai ya zo ya naɗamata duka yayi yayi ya sake ta yake abin nayi mai ciwo wai shi salim zai zaga a gaban ubansa amma yace Yace yarinta ke damun salim ɗin ga jabir yana nema ya hada mai jaraba kullum sai anzo an kawo mai karar sa ga shegen yaron nan ya sasu a gaba yanzu ko shinkafar me tamburawa ba asiyenta komai ya tsaya cak a fusace ya tsige wayar kiɗan tuni manya manyan speaker suka tsaya gidan yayi tsit yace "Jabir anya kuwa sai ya dafe kirjinsa dake mai wani irin suya, Cikin takun ƙasai ta ya matso kusa da mahaifinsa daga shi sai boxer shorts s duk ya fito mai da halittar sa yace "Calm down daddy your welcome, Tun kudesa yayi ashe kwalbar wine ce ahannun sa yace "Jabir irin halatcin da zakai min kenan komai inayi ne dan kuje daɗi wallahi wallahi wallahi nayafe wa duniya kai wallahi kar in ƙara ganin ka a gidan nan, Dariya yayi yace "Okay daddy thanks you zan sakata in wala nasami freedom, Wani uban ihu abokan sa suka sa nan fa kowa ya fara kama faban sa ganin yana ƙoƙarin kiran yan sanda Kar ku manta fa Alhaji kabir har yan daba yake dasu shin besan irin radadin da iyaye ki fuskanta yayin lalacewar ya'yan su ba shi ke ravawa yan daba da yan shaye shaye kwayoyi shin sai yau ya fara dan ɗanar baƙin cikin haka sanadiyar sa mutane nawa suka mutu iyaye nawa suka gamu da ciwon zuciya ya'ya nawa ya haukata babu adadi gumi ne ya yanko mai jin abin da me gadi yake cewa tabbas zancan sa gaskiya ne Babbar rigar sa ya saba ya shiga gida da sauri mamma tana kwance ya tarda ita tana neman dauki yace "Lafiya meke faruwa?, Cikin baƙin ciki tace "Jabir ne ya danne Ni ya kunce sarka ta wai ba zai iya rayuwa babu kuɗi ba yanzu ka daina bashi salary, Yawa an jiƙa tsumma haka yayi laƙwas ya zauna ya zuba ta gumi abin duniya ya ishe shi ga siyasa ma naneman juya mai baya *(iyaye suna wani kuskure na cewa wai sun yafewa duniya ya'yansu sun zare hannu akan su duk irin halin da danka zai shiga ka jawoshi ajiki kayi ko ƙari ka rabashi da mummunan abokanan da yake tare da su ka dake da addu'a insha Allah komai me huce wane kowa dai yasan halin Alhaji kabir ba mekyau bane ku tuna Ubangiji yace kar ku bari haram ta zama abin cin ku sau da mama zaka ga duk ya'yan wani ba nagari bane to abin da za afara bincikawa shine yaya uban ko maman sukai rayuwa da nasu iyayen sannan shin uban yana ƙoƙari yaga ya ciyar da su ta hanyar halak sannan muyi ƙoƙari gurin mun zaɓawa ya'yan mu miji na gari)* *YA ƊIN MGE* *Oum Yasmeen* *Part 81-90* *Akwai audio na wannan littafin duk meso yayi min mgn* *Hausawa sun ce wai waye adon tafiya* Unguwar gyaɗi gyaɗi kano 2002 Da yammacin Lahadi 5:49 kowa ya dawo daga islamiyya wasu yanmata ne sanye da hijabi ruwan toka wato ash colour hira suke hi har suka iso gida shiga sukai bakin su dauke da sallama amma da take kitchen ta fito da fara'arta tace "Musina har kun dawo , Wacce aka kira da musina tayi dariya tace "Ehwllh amma dayar ce ta shiga daki domin cire hijabinta wani tasa ta zauna a tabarmar da aka shimfiɗa tace "Amma kin gama abinci hinwa nake ji , Hankalinta ne ya dawo kan naja'atu tace "Wallahi ban gama ba kin ga rishon ne da ƙƴar na kunna shi naga kamar lagwanin ne ya cinye, Shiru tayi wani matashine ya shigo yana wani cin magani amma tace "Kabir wai yau she zakai hankali ne ƙannanka duk sun fika hankali ka shigo min ko sallama babu sannan ɗazu naje makarantar ku ance baka zowa meya sa?, Zama yayi ya turo p-cap ɗin sa baya yace "Amma karki ƙara haɗanin da wannan domin ba yar uwata bace musina ce yar uwata ita da ba baban mu daya ba , Ƙasa da kai naja'atu tayi domin in da sabo ta saba har nawaje faɗawa yake ya tsaneta sautari ya kance nine a jalin ki shegiya duk amma tafi son ki amma tace "Tashi ka barmin gida kabir kullum burin ka ka baƙantawa yar uwar ka ita kuma bata da buri sai dai ta faranta maka , Ai kuwa yawa ta tun zura shi haka yake ta zage zage har ya fice kwatsam Allah ya fitowa da naja'atu miji sulaiman be farawa zuwa gun taba sai ya yanemi izinin jadda wato mariƙinta ganin irin kyan halayansa yasa jadda ya amince zai basa ita itama ko da ta gansa yayi mata dan haka batayi wani hunƙurin rabuwa da shi ba ana haka sai Allah yayiwa mahaifinta mutuwa to ana sauran kwana uku biki gashi kuɗin hayar da za'a kama gida daƙƴar ya samu ganin haka bayan arba'in tayi shawara da amma da kuɗin gadon ta to asiyi gida su zauna a ciki sosai jadda ya ji dadin wannan shawara Aka siya mata gida anan dan dago sun zauna cikin kwanciyar hankali Kabiru kuwa yanzu yan siyasa yake bi sosai suke ji ƙashi da kuɗi dan haka ma yafara neman aure karatu ya zubar dashi tun da naja'atu tayi aure ko ɓatan wata bata ɓa ba hakan be dame su ba sun sauka cewa Allah ke bada haihuwa yana sane dasu ba daɗewa Allah yayiwa musina rasuwa sosai mutuwar ta bugesu ban da Kabiru dake sha'anin bikin sa dan cewa yayi ba za'a daga mai ba amma tayi kuka akansa yafi a ƙƴirga bata cin fucikarsa domin cewa take batasan ta inda ya sami kuɗin sa ba ana haka sai ga jimi'an yaƙi da shan miyagun kwayoyi da kama masu siyar wa ranar tayi kuka ta sanadin haka ta kamu da ciwon zuciya ashe kuɗin sa bana halak bane yanzu Allah kawe yasan adadin yawan iyayen da suka mutu ta sanadin sa ko da suka dau ke shi ko kwana beba yansiyasar da yakewa aiki sun sako shi saboda yana da iyayen gida in sun bari ya fitar da bayanai kamar su aka kama shi yasa hankalin su ya tashi suka fito da shi nan fa kuɗi ya ƙaro amma rashin lafiyar ta yayi tsanani naja'atu ke zuwa ta kai ta asibiti ranar daya ga watan azumi Allah yayi mata rasuwa Iya kuka da damu naja'atu ta shiga domin duk ka bango biyun sun tafi nan fa kabir baya shakkar kowa ya ƙara fito da mugayan halayan sa ba a jima ba jadda ya mutu suma cewa suke da sa hannun sa duk da Allah yana iya haka lafiya ya shiga gida ya kwanta sai gawar sa aka fito da ita anyi shagalin bikin sa gida a nasarawa j.r.a aka bashi gida ya zauna cikin iƙon Allah matar sa ta haihu ɗanta na fari jabir sai me biye masa mujibba daga haka basu ƙara haihuwa ba ita kuma sai bayan an haifi mujibba da shekaru biyar Allah ya bawa naja'atu ciki ta haifi yarta mace me kama da mahaifinta sak tace sunan amma wato bilkisu ana ce mata samha yarinyar iya kulawar uwa da uba ta taso ga tarbiyya sosai tana da jikin girma da haka nan da nan ta kerewa sa'annin yau suna zaune tace "Samha yau gidan kahun ki zani ina yawan mafarki amma tanayi min magana da inruƙe zumunci, Wanke wanken da take ta dai na zuciyar ta tawani irin mugawa har sai da ta dafe tace "Inna gidan Abba kabiru?, Eh tace mata Tasowa tayi ta ruƙe hannayenta tace "Innata kar kije wallahi zuciyata bata min dadi bana so in rabuda ke , Dariya inna tayi ta dagota tace "Samha Allah baya barin wani dan wani yaji dadi Allah yayi miki albarka bakyau zargi shi din dan uwanane dai dai da rana da ban yar da ki mai wani abu ba , Amin tace tashi tayi tasa mahaifinta cikin sa'a tana fitowa tasamu mai taxi ta faɗa masa inda zai kai ta kofar gate ɗin gidan ta gani a buɗe shiga tayi da yake gidane me faɗi sai ka huce wani gun kafin ka isa inda yake tare da matarsa da yake ta dade bata zoba sai ta murɗa handle ɗin wani ɗaki zaro ido tayi abin da ta gani ya ɗaga mata hankali cikin zafin rai ta shiga tace "Musina musina, Nan fa ta dinga aman kuɗi kuka tasa ana haka kabir ya shigo tare da makarrabansa ganinta cikin ɗakin beko nuna tsoro ba yace "Kinga ajalinki?, Cikin kuka tace "Wallahi karya kake baka isa kai min abin da Allah be kaddara ba wallahi daga nan sai hukuma sai ka faɗa musu me kake yi da gawar musina , Dariya yayi yace "Mune hukuma kije duk inda zaki ita kanta hukumar a karkashin mu take , Fita tayi tana tafiya tana kuka iya tashin hankali samha ta shigesa da taga mahaifinyar ta cikin damu sai dai bata faɗa mata komai ba haka Abba da ya dawo daga aiki bata faɗa mai ba assalima bata iya magana sai de kawai ta kalle mu inna yi kuka ta sa hannu ta share min To cikin dare yan daban da ba'asan ko suwaye ba suka hauro sukai wa inna kisan gilla kalmar ta ta karshe itace kalmar shahada a lokacin Allah sai ya buɗi baƙin ta cikin zafin fitar rai tace Allah yayi miki albarka samha Ruƙe mata hannu nayi tace "Jeki ki kunce mahaifinki da yake kulle shi sukai , Tafiya nayi nan fa naji ta saki salati duk kanmu mukayo kansa tuni rai yayi halinsa ba wani jami'in tsaro da yazo bin ba asi har akai arba'in bayan arba'in amininsa Abubakar ya bashi baba hajara ya aura to auranta ya ƙara zuwar mana da wani tashin hankalin bata jin maganar sa ana haka ya rasa aikin sa sunƙi biyansa albashin sa ranar da ya dawo be kara tashi ba ......✍️ *YA ƊIN MGE* *Oum Yasmeen* *Duk meson audio na wannan littafin yayi min magana* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *Page 91-94* _Previous for last page 📄📃_ *Tafiya nayi nan fa naji ta saki salati duk kanmu mukayo kansa tuni rai yayi halinsa ba wani jami'in tsaro da yazo bin ba asi har akai arba'in bayan arba'in amininsa Abubakar ya bashi baba hajara ya aura to auranta ya ƙara zuwar mana da wani tashin hankalin bata jin maganar sa ana haka ya rasa aikin sa sunƙi biyansa albashin sa ranar da ya dawo be kara tashi ba* ``` continue``` Adaran da yazo ya tambayi izinin kahu isah ya kuma amince mai bayan yayi binkice abban sagir ne ya tsaya mai aka kai kuɗi ko da abba yaji haka ba karamin dadi ya jiba ya kusan sauke nauyin da ke kansa ranar da aka kawo dubu goma sha biyu hini hamziyyah tayi tana dariya yawa wata mahaukaciya sati hudu aka sa binkin sai da sukai faɗa da nuratu baba hajara kuwa har kiɗa tayi wai yawa za a aurar da yartsana a kawo dubu goma sha biyu we haka har da sarana banza samha tayi ita hakan be dameta ba sosai anty salma take faɗa tace "Gaskiya abbu kuɗin da akakawo yayi kaɗan duba fa da yanzu komai yayi tsada wallahi wannan ko flask bazata siya ba, Kahu isa yace "Salma kenan ai mu me albarka muke nema kuma kowa yayi mai shedar kirki, ɗanta ta dauka annuwar tace "Hakane abbu Allah ya sanya alkhairi, yace "Amin yama turo da dubu hamsin ungo kisiyi duk abin da ya dace Ni kuma zanyi kayan gado, Amsa tayi tace "To Abbu zan tafi da ita domin tun yanzu mu fara shiri , To yace kahu Ismail ne ya fito daga shashinsa tare da matarsa da alama fita za suyi kahi isah yace "Ismail ansa ranar yar ka me zaka kawo a rufawa kai asiri?, Wani kallo yayi mai yace "Aini bani da wata ƴa' da tahuce hamziyyah da surayyah wallahi ko fucikata bazan bayar ba yasa kai ya fita Sakar baki kahu isa yayi yace "Allah ya kyauta insha'Allah wataran samha sai kinji dadi, Anty salma tace "Amin bara in kirawo ta , To yace mata ɗakin inna zulai ta shiga tana kwance inna zulai ta tusa kazar da saurayin hamziyyah ya kawo tana ci ga fresh milk ga manya mayan lemuka ko kaɗan basu bata ba wata iriyar yunwa ke damunta amma ko a fuska bata nunaba da sauri inna tasa hannu ta rufe kazar ga uban nama a bakinta tace "Haba salma in zaki shigo ki dinga sallama, Dariya salma tayi tace "Inna zulailaya gidan dadi bayan sallamar da nayi sai na kara ta biyu?, Banza tayi mata anty salma tace "Zan dauƙi samha in mata gyaran jiki, Kutt ta haɗiye ta kora lemo tace "Sai kun dawo da dai hamziyyah me ƙashin arziki zaki dauke bazan yar daba yasin, Dariya salma tayi tace "Allah ya barmu da ke zulailaya gidan dadi samha haɗo kayan ki, To tace mata ta haɗo a cikin leda viva da yake bata da wasu kaya __________________ Tafiya yake a titin sharada rukunin masana'antun dake sharada wani lahi yashiga wani uban tamƙameman Company ne kai kace kana turaine dare ne amma gun yawa rana parking yayi jin wayar sa na ringing sakar baki nayi domin tunda nake ban taɓa ganin me kyau irinsa ba farine tas yawa ka taɓa jini ya fito ga wasu irin golding eyes masu dakar hankali sumar nan kwance lublub p-cap ya cire tuni kyakkyawan sumarshi ta bayyana kallo daya za kai ma kasan hutu da jindadi sun ratsa shi hannusa yasa ya dauki wayar da har yanzu me kira be gaji ba ganin wacce take kira cikin sauri ya ɗaga yace "Assalamu alaikum suhailah, Cikin shagwaɓatace "Big brother wallahi nayi fushi in na sky line university amma kana kano Ka kasa zuwar min, Ma'aruf yace "Sorry sister wallahi abubuwa ne sukai min yawa kin gani yanzu zanje in duba yar da a ke tafiyar da sabon reshan na abuja Company na j&j rice 🍚 🌾 , Dariya ta saki tace "Big brother duk hanyar neman kuɗi ka iya ta to Allah ya temaka, Amin yace Suhaila tace "Big brother Ammi ta faɗamin ankai kuɗin ka amma baka ban number aunty tawa ba, Dariya ta bashi suhaila ta iya taƙalan rigima yace "Aunty bata da waya, Dariya tayi tace "Really big bro?, Uhmm yace "Kinsan bani da kudin siya mata amma ke inki na dashi zaki iya siya mata, Tsalle ta duka yawa tana gaban sa tace "Wallahi ina dashi daga kan ta dubu dari zuwa ta one million, Mamaki yayi yace "Ke ina kika sami kuɗi haka ko har yanzu shagon saloon ɗin naki yana nan?, Zama ta gyara tace "Eh na buɗe a nan zoo road ranar da ba makaranta ina zuwa na zuba ma aikata last year bana tambaye ka jari ba ai shago na buɗe, Tambas suhaila akwai son kuɗi yanzu shi yazata ma abin ya rushe garin da ba garin kuma ta bude shago ba ma kusa da makarantar su ba yace "Suhaila ai nayi zaton kin cinye, Kwanciya tayi tace "A'a ta nawa zan siya mata a matsayin gift ɗina na Engagement naku, lumshe idanunsa yayi yace "Suhaila barshi zan siya mata ki cigaba da kasuwancin ki Allah ya ƙara buɗ a buɗe mana a abuja J&J palace, Kasan big bro saboda nasa sunan nan yasa wasu ke zuwa guna sau dadama har tambayar number kake sai ince kawai sunan ne yayi min ban san kaba Murmushi yasaki yace "Okay bye, Bye tace mai katsai wayar yayi sai ya tuna lokacin da yake tambayar samha kinsan JJ wannan me kuɗi amsar da ta bashi ita ce wallahi ban sansa ba sau daya na taɓa jin sunan gun ali wai yana son sa tada motar shi yayi horn yayi me gadin ya buɗe mai parking space ya ajiye ta ya fito sanye da facemask hannunsa ya zuba a ajjihu yana tafiya cike da izza kai tsaye office ɗinsa ya nufa Key ya dauko ya buɗe ya shirya rufe tulin files ya tarar kunna system ɗinsa yayi ya fara aiki sosai ya shiga aiki kallon office ɗin na tsaya yi komai ya haɗo tsaya a faɗi kyansa ɓata lokaci ne wayar sa ce tayi ruri da sauri ya dauka dan yana da tabbacin samha ce ita kadai take kiransa da wayar da kƴar ya iya danna wa saboda lalacewar wayar ta yayi sallama yace "Sweetheart barka da dare, Amsa sallamar sa tayi ta gyara kwanciyar ta tace "Wa'alaikassalma ina hini, Cikin deep voice ɗinsa yace "Lafiya qalau ki haƙuri bansan ke bace sai da naji muryar ki da ko bashi naci na kiraki to wallahi kuɗin da zan kama haya nake tarawa, *( 🤔😠Kai readers kunji fa wani rainin hankali anya kuwa samha zata so shi inta gane ga yar da yake ya raina mata hankali )* Cikin sanyin murya yawa ana busa sarewa tace "Wallahi bakomai wayar aunty salma ce daman zance maka nakoma gidan ta, Wayar ya maƙale a kagaɗa ya ci gaba da aiki yace "To namayi tafi ya sai ana i gobe ɗaurin aure zan dawo nasami wata motane akori kura na fara dako yanzu ma haka ina Lagos, Murna tayi jin ci gaban da aka samu tace "To Allah ya tsare hanya ya dafa maka, Jin dadin addu'ar da tayi mai yayi yace "Amin ki toromin da size ɗin kayan ki kar a haɗa laife kuma zo ana yayi yawa ko kaɗan, Kunya ce ta kamata tace "To, sai anjima, Dariya ce ta kusan kubce mai yace "Har kin gaji da jin muryata?, Samha tace "A'a kar incinyewa aunty salma kuɗinta Ajiye biro ɗin hannunsa yayi yace "Hakane sai da safe, Samha tace "Allah ya tashimu lafiya, Amin yace ya kashe wayar aiki ya ci gaba dahi misalin 11:30 sai ga headline ɗinsa ta fara ringing dauka yayi cikin bada umurni yace "Okay ya shigo, Ya ajiye ya cigaba da operating system ɗinsa alamar buɗe kofa yaji ta gefen ido ya kalli me shigowa sallama yayi cikin fara'a yace mai "Wa'alaikaslam babban barrister baku yawo da rana sai dare, Hannu barrister kamal ya miƙa mai yace "Uhmm wato wannan maganar da kanka kake saboda ku manyane bakwa yawo da rana sai dare, Miƙa mai yayi suka gaisa yace "Bisimillah barrister kamal, Zama yayi yace "Bayan shekaru goma sai gashi Ubangiji ya sake haɗamu, Kujerar office ɗin sa ya ja baya yace "hakane a wannan haɗa mu da yayi zamu tarwatsa a zalumai ne duk da an gargaɗini amma ina ƙoƙarin sakin duk wasu bayanai insha'Allah bayan na gama haɗa su zan yaye fatar akuyar da suka sa infito da ainiyin suffar su, File barrister kamal ya miƙa mai yace "Da a lama alkhali nasir m taura a wannan lokacin yayi shari'a bisa son ransa ko da nayi binkice yaso ya aiwatar da gaskiya amma daga sama akace inhar be abin da ake so ba zai rasa aikin sa ba fansho ba garatuti yau kwana uku da hin rutayar sa nasa d.a.s.s suyimin binkice akan alhaji kabir tamburawa to alhmdllh mun sami abin da muke so shi tsohon me laifini kuma ana zargin sa da kashe yar uwar sa sai kuma yana ƙungiyar Nan ta shanjini wato b.k.o wanda ta haɗa da manyan kasa kai harda sa hannun turai a cikin ta a gaskiya in mukai hin ƙurin ta ɓata sunan mu race in peace amma za mu gwada jan hali Insha Allah ganin mun kawo ƙarshan ta abin ta kaici inyamurai suna ɗiban ya'yan mu ba me magana anzuba ido wai shin shugaban arewa muna da kishi kuwa anabi ana kashe mu Yawa kiyashi anzuba ido wallahi a rana daya aka so fitowa da wayan suke wannan abun sai anji kunya mu kuma al'umma munzama mahaukata matasan mu basu da aiki sai charting dai dai da rana daya ba zai amfane mu ba ana kashe mu ana diɓan dukiyar mu dama iya arzuƙin ƙasa suke kashewa da sauki to har sai an kashe mutum mata sun zama zaurawa ya'ya sun zama marayu ya'ya mata ana binsu yawa dabbobi ana yi musu fyaɗe ƙunsan adadin yaran da suka rasa ahalin su amma duk ba wannan ne agaban mu ba munfi mai da hankali kan social media gaskiya ma'aruf dambu inyayi yawa baya jin mai mu kaɗai ba za yuhuba mu kawar da wannan saboda wallahi ba mu da kishin kai kana ɗauko wannan file ɗin zakaga tsoro ya hana mutanan magana wasu ma zu zare su je su faɗa kaga an bimu har gida ankashe mu domin da ɗan gari akanci gari ko ta hanya sadarwa ita kadai wallahi sai mun gano masu ta'asar nan amma ba wannan ce agaban muba dalibai basu da kwanciyar hankali ko wanne lokaci za'a iya zuwa a farmusu, Ajiyar zuciya ma'aruf yayi yace "Tambas nima nayi tunanin haka amma barrister rai daya ne sannan Ni na yarda in mutu al'umma su rayu cikin dadi da salama komai yayi tsa yau gwamnati taga daba wallahi zata dai daita farashin yan kasuwa akwai abinci ba babu ba daga nan fita ake dashi turai dan me na zamu daidaita farashin mu ya zama kai daya mu saukaƙawa al'ummar musulmi kaga manfetur muna dashi harta gold muna da shi ruba akayan masarufi duk ƙasar mu arewa na dashi to mene matsalar tattalin arziki me yana komai sauko wa ?, dariya barrister kamal yayi yace "Gwarzo jarumi yanayin ƙarfin gwuiwar ka yana kama da na AFIF( my first novel AFIF duk wanda be karanta ba ambarshi a baya) , Murmushi ya saki yace "Tambas shima gwarzon namiji ne ya tsaya ya kawowa ƙasar sa yanci ya tarwatsa azalumai ya binciko asirin maƙiya Allah.......✍️ _Ƙar ku matan banyi littafin nan ba da nufin tuzarta wani ko wata assalima ƙirƙirarran labari ne duk wanda ya ga yayi dai dai da rayuwar sa to ya ɗauka arashi ne ina bawa kowa da kowa haƙuri da na dagata da rubuta shi to ganin zai amfani al'umma yasa na dawo da shi mu gyara halayen mu muyi addu'a insha'Allahu ƙasar mu zata gyaru kar ku manta ba duka a ka taru aka zama ɗaya akwai na Allah tamibas shuwagabannin suna ƙoƙari suma fin ƙarfinsu akai_ *YA ƊIN MGE* *Oum Yasmeen* *Duk meson audio na wannan littafin yayi min magana* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *Page 95-96* Dariya barrister kamal yayi yace "Abin mamaki shine mufa muke bawa wasu ƙasashen hutar lantarki amma mu bamu da tsayar yiyar huta duk wani jin dadi na talaka yana garewa , Tissue board ya ɗauko ya zaro ya goge fuskarsa yace "Yanzu akwai copy na Shari'ar a cikin nan?, Wani File ya buɗe briefcase ɗinsa ya zaro yace "Gaka gwara da kayi tambayar nan namijin duniya sa baka dariya sai hamma kana lura da komai ka iya taƙunka, Amma yayi yace "Barrister kamal kinan kasar nan sai da haka gobe ma zanyi tafiya zuwa Turkiyya, Tashi yayi yace " Safe journey sai munyi waya, Mu'aruf yace "Amin okay thanks, Buɗe ƙofa yayi ya fita aiki ya ci gaba yayi daman be yi zaton cewa wai zata toromai ba ƙarfe 2:00 ya tashi fito wa yayi kai ka rantsai safiya yace wayar shi ce tayi ringing ɗauka yayi batare da yayi magana ba yayi shiru Sa'eed yace "Hy rich man ƙar kafita bayanai sun nuna yanzu Company ɗin da kake ciki kwai wasu mutane jiran fitowar ka suke amma don't worry insha'Allahu I solve the problem , Ai ƙarar harbi yaji da sauri ya ja da baya ya shiga cikin Company sauke wayar yayi to wai duk wanda yace zai maganci matsalar cin hanci da rashawa yana cikin matsala ransane ya ɓaci ya shiga cikin office ɗinsa wata system ɗinsa ya ɗauko sai da ya buɗe wani box ya ɗanna password sannan ta buɗe wani flash ya ɗauko ya zura danne danne ya shiga yayi ransa aɓace yake lokaci yayi da al'ummar ƙasa zasu san kowane shi yau zai fasa ƙwai saƙin video yayi ya rufe lumshe ido yayi wasu siraran hawaye suka zobo mai tabbas wannan shine dalilin da yasa ya shiga jarida jinin Mahmud ba zai tafi a banza ba duk wani abu da yazama sularsa ne komai yazama Mahmud sanadi tun da akazo akai salama dashi har yau ba asan inda yake ba a binciken da yayi ya gano ankashe shi wayar da ce tayi ruru prevent number ce ta ƙirashi be dauka ba anki ra yafi sau dari can sai ga text message kamar haka *_wato kai bakaji ko mun gargaɗi ka akan ƙarka saki sai da ka saki to wallahi ka saki jinin ƙanwar ka suhaila yau zamu shanye mata jini_* Dasauri ya miƙi wayar barrister kamal ya gani da sauri ya dauka yace ga suhaila aguna da na fita naganta tafito daga makaranta tana gudu so na ɗauke ta tana gun momiyo wato Mahaifiyarsa ƙar ka damu da duk text message ɗin da za a turomaka insha'Allahu ba zasu yi nasara ba Hamdalah yayi yace "Okay thanks, Kashe wayar yayi tun dare fusatattun matasa sun yiwa gidan honourable kabir tsinke zasu ƙonashi ashe da sa hannun sa ake sace musu ya'ya jami'an tsaron sukayi durar mikiya suka fito dashi domin ayi binkice kafin su zartar da hukunci ___________________ Iya gyara samha na sha tayi kyau kyahunta ya ƙara fitowa abba ma ya dawo daga gun aiki sosai yaji dadin yar da yaga yar tasa tana samin kulawa abin da ya ƙara faranta mai jin an kama kabiru sosai yake cikin nishaɗi ko ba komai za ayi maganin zalincin sa Samha kuwa hankalin ta ya tashi yau four days kenan tana buga layin ma'aruf amma a kashe gashi tun da tazo be taɓa zuwa ba kwanciya tayi ta rungume pillow salamar nuratu taji da sauri ta fito daman abokiyar shawara take nema tace Aunty salma bata nan sai ni kaɗaice Dariya nuratu ta saki tace "A'a kaga amarya jiki duk ya ɗau harami, Ƙunyace ta kamata tace "Uhmm shi go , Shigowa tayi ta zauna tace "Kƴa gama uhmm ɗinki washe garin kai ki zaki mana bayani ne, Zumɓuro baki tayi tace "Wallahi ku kun wani dameni da magana daya haba Ni Wallahi bana son irin wannan zancan, Dariya nuratu tayi tace "Nikuwa ya zo nan ne yaushe yace miki za'a kawo lefen ki ?, Ƙasa tayi da kanta tana wasa da fingers ɗin ta tace "Wallahi be zo ba inna buga number sa bata yi na rasa yarda zanyi Allah isa lafiya wayar mu ta ƙarshe yace ya tafi Lagos, Shiru nuratu tayi tana nazari sannan tace "To Allah isa lafiya dai gaskiya haka kurum ba zai ƙi zowaba, Hamziyyah ce ta shigo yawa anjewota ta ɗinga kashewa da dariya ita da surayyah tace "Kaga amaryar ma'aruf me adaidaita yaushe za akawo lefen naki ne ko ba kuɗin da zai miki, Baƙin cikin ne ya ishi samha tace "Ina ruwanki inma be kawo ba wallahi yanzu dai dai nake dake bazan taɓa raga miki ba ke anaki dabbancin kuɗi shine so shiya ga shinan ba tsayayye sai yan yaudara yan ƙarya.......✍️ *YA ƊIN MGE* *Oum Yasmeen* *Duk meson audio na wannan littafin yayi min magana* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *Page 97-98* _Previous for last page 📄📃_ *Ina ruwanki inma be kawo ba wallahi yanzu dai dai nake dake bazan taɓa raga miki ba ke anaki dabbancin kuɗi shine so shiya ga shinan ba tsayayye sai yan yaudara yan ƙarya* *Continue* Nuratu ce ta tashi tace "Wallahi kukai yunkurin taɓata sai nabuga yarinya da ƙasa wallahi yau ba inna sai na yiwa yarinya targaɗe, Sanin halin nuratu bata da sauki ko kadan in aka ta bota yasa hamziyya tace "Au Allah KO gamu lurasaye ba mu da hannun ramawa ai ba karya aka faɗa ba yana da niyar kawo lefen da tun sati biyu da ya huce za a kawo yanzu ba maganar kafi ba wanda yason inda za a kaita tsiyar auran talaka kenan banzaye, Hijabi nuratu ta cire tace "Wallahi kika ƙara cewa tak sai na yi ƙasa ƙasa dake ina ruwanki ai wannan ba damuwar ki bace insha'Allahu sai Allah ya shayar da ke mamaki, Anty salma ce ta shigo hannuta ruƙe da annuwar tace "A'a lafiya nagan ku kunyi cirko cirko?, zama nuratu tayi tace "Wallahi wayan nan basu da mutunci nan ta kashe komai ta faɗa mata , Dubansu aunty Salma tayi tace "Yanzu abin da kukai ya dace samha yar uwar kuce duk wani abu da ya shafi samha ai ku ya shafa uwa ɗaya uba daya ba wasa ba za kuso kuga samha ta shiga wani haline?, Surayyah tace "tab ai ni wannan shine farin ciki na suka sa ƙafa suka fice dafe kanta auty salma tayi ta zauna ajiye annuwar tayi ta haɗa mai kayan wasa samha ma zama tayi aunty salma tace "Samha Allah ya fitar da mu kunya wallahi ko bacci bana iyawa Allah ya kawo mana ɗauki tun wayar da kukai da shi yace yana Lagos ba ku karawa waya ba ko ?, Wani kunci ne ya mamaye ta tace "Wallahi ba mu kara ba nayar da da kaddara komai mu kaddarine aunty salma inna ce zansa damuwa a raina zan haɗu ne da wani ciwo kema ki cire ba komai Allah na tare da mu , Kai aunty salma ta jinjina tace "Wallahi hakane samha Allah ya kawo mana mafita, Amin duk kansu suka ce _________________________________ Inna zulai ce a kwance a soro sai fifita take yayin da baba hajara ke ta suyar wainar ta daya ke ta dawo yi anan ɗin ba laifi tana samun masu suye amma ba kamar can ba ta kaicine ya ishi inna zulai kullum tare suke zama suya tana ganin ta fito intama zata fito amma dai dai da albasa ba ta taɓa bataba wata shewa taji ansaki da sauri ta tashi cikin sauri baba hajara ta tashi tace "Hi huhuuuu sai ni uwar dakin gagararro sai yau kuka tuna dani?, Ɗan kuka ne ya gyara tsayuwar sa yace "Yasin kwalwane sukai ram damu har su zeeto ba wanda suka ƙƴale, Tashi inna tayi ta dafe kirji tace "Subbahallahi zenaro matar Ismailah ku fito wato daman tsohuwar kilaki sule ya auro uwar yan daba na shiga uku ni zulai ashe shiyasa ranan nan aka naɗa mata duka wayyo Allah ina kuke shegu kuna jina kunyi min shiru sai anyimin illah?, *(Oni oum Yasmeen wannan jaraba ta tsohuwa ta isheni yawa gunta suka zo 🤔😡) anty kainat zo ki rabi da ita* Cikin sauri suka fito saroro sukai ganin baba hajara da abokananta ganin sunyi shiru inna zulai ta kara fyece majina tace "Wallahi wataran sai Ubangiji ya kamaki yayi miki babbakar tsire yan durin uwa kuna jina kun tsaya kuna kallon su ku ɗauko taɓare ku girbe musu kai , Ɗan kuka yace "Kan uwa kayyasa yasin suka sake suka taɓa mu sai na sheme miki mu da ba shukoki ba ina za'a girbe mana kai ke na lura unguwar zomar ki bata gasa miki baki ba to Ni yau dan kuka gagararre zan gasa miki baki jarababbiyar tsohuwa kawai, jagwal yana cije baki yace "Yasin wata a cikin ku kaddara tasa ta taɓa mu sai na cirewa mace hanji ya fito da wata huƙa kai kace kura ce (abar ɗauko guja in ta waɗa rijiya ⚓) ganin irin makaman da suke hannunsu Doka tsalle inna xulai tayi sai gata a kusa da kwosƙon suyar baba hajara ganin waina tana ƙoƙarin ƙonewa yahunta ne ya tsunke tasa hannu ta juya ta zuba a faranti jikin ta na rawa ta shige cikin gida ta ce "Ke zenaro matar Isma'ilah ku yi saurin ɓara musu hutar girkin nan tun kafin su naɗe muku hanji ku ku ƙonasu ni dai nayi nan ina da marayu kar su ƙara zama marayu gwara ku uban ya'yan ku suna raye nifa ya mutu, Ganin ita da takirawo su ta gudu suma suka gudu da sauri dariya dan kuka sukai gurin da inna zulai ta tashi nan suka zauna suna ta hira har da shewa ranar hini sukai a gidan ba me shiga ba me fita sai da kahu isah ya dawo daga kasuwa yayi saresare na kayan shago ya kore su ___________________________*ABUJA* Wani irin tashin hankali rakiba taki ciki dan ko fitowa bata yi tun da taji ma'aruf zai aure barin da ta ga lefen nasa ita kuwa nazifa tana ƙoƙarin danne zuciyar ta ana ko wacce sabga da ita amma ita ka dai tasan irin takaicin da take ba ita ta aure shi ba da sassafe kahu inusa ya zo yana ta fada wai ma'aruf ya raina su ko ɗaya be zaba a cikin dangi ba shine zai auro musu bare sosai ammi take mamakin su Daman abbie kana nan kaga ikon Allah yau kai da ya'yan ka da ake gudu dan kar su zo suci abinci yau su ake cewa dan me basu aura a dangi ba ƙasa tayi da kanta ta share kwallah tace "Malam sai hakuri kasan aure nufi ne na Allah, Cikin har zuƙa yace "Ai daman haka zaki ce to wallahi ki faɗa masa tun huri ya zo ya ƙara a dangi dan ba zamu laminci haka ba yansan sarai bama son auran bare shine zai ɗauko mana bare tun jiya nake kiran lajinsa amma akashe saboda ya ruga ya raina ni baya ganin girman mu, To tace mai a fusa ce ya tashi ya fita yana ta sababi washe gari kuwa tun safe ammi take baki yan ganin lefen babban dan nata a kwati ce har guda ashirin da hudu wato dutsin biyu an kashe dukiya yawa kuɗin kwaso su akai tana zaune taci a tamfa super Holland green colour da adon flower blue black da army colour dauri tayi Irin na Zamani kusa da ita suhaila ce da riga da wando free size waya take danna wa tace "Ammi kin ga gun da nake so in kamawa big bro ayi dinner so nake fa anyi two weeks ana party, Amsar wayar tayi tace "Yayi kyau amma suhaila ba kƴeji ko ba yace bayaso , Amsar wayar ta tayi tace "Uhmm yanzu za'ayi bikin shi guda ba wani party tab wallahi ko Ni da kawayena zanyi, Su hajiya salima matar kahu inusa da matar kahu saminu yayyan mahaifin su suka zo da yake su zasu kai lefen daman tun ranar juma'a anty zuwaira take kanwar ammi cikin fara'a da sakin fuskata tarbesu sunci sun sha sannan barrister kamal da mannir suka dauke su zuwa airport har da suhaila domin cewa tayi sai taje gun su ɗaya da barrister kamal a cikin jirgi game ta keyi zuba mata ido barrister kamal yayi tamobas tun ranar da suka haɗo da ita da rich man yaji yana son ta gashi ko lokacin da take gidan su yaso ya sami da ma amma kash aiki ya taso mai dole ya tafi lura tayi da ana kallon ta ta ɗago Ranan tane ya ɓaci domin har ga Allah ba tason kallo waskewa yayi yace "Bani number ki wata abokiyar aikina ce tana so zaki mata make'up satin gaba ne bikin ta , Da tawa tayi da yin game ɗin ta tace "Mu da za muyi biki ina Ni ina zuwa yiwa amarya make'up taje shagona akwai wayan da za suyi mata , Murmushi ya sakar mata yace "Hakane amma wanne shiri kike domin naso in mai wani abu amma yaƙi duk da ga key ɗin mota nan na bayar asa a lefe amma duk da haka ina so in dauki nauyin party, Ganin ya taɓo mata in da yake mata ciwo tace "Yauwa wai jiya ya kirani baya son wani bidi'a , Dariya kamal yayi yace "Wato har yanzu rich man yana nan da halin sa, Suhaila tace "Uhmm ai sai abin da yayi gaba, Dariya yayi yace "Amma ai abikin mu ai zamuyi fa , Tsayawa tayi da abin da take tace "Kai da wa , Wayar sa ya dauko yace ''bani number ki , Kamar ya asurce ta haka ta bashi ________________kano Cikin sauri sagir ya fito har yana tuntuɓe mama da take tuƙin tuwo tace "Sagir lafiya kake sauri har kana ƙoƙarin waɗuwa?, Sagir yace "Wallahi mama sauri nake tun ɗazu abokanan tafiya ta ke jirana yau za'a kai lefen uban gidana to mu zamu ɗauko kayan daga airport mu kai su gidan su wacce zai aura, Tsaya tayi da tuƙin tuwo tace "Gun aiki ka canza ban sani ba ashe gaskiya ni'ima take da tace jiya ta ganka da wata mota me numfashi ina ka samota?, Dariya yayi yace "Mama motar da ta ganni da ita jiya to ajiya order su ta sauka da su za a kai lefen kuma ba aikin da na canza a jiya sir ma'aruf yayi min karin girma na zama shugaban direbobi na Company sa duk wani driver da zai dauki shinkafa sai da izina na , Tsaki ta ja tace "Ni ba wannan na tambayeka ba wa zai aure?, Sagir yace "Ma'aruf jafar jabir mana wato J&J , Cikin sauri ni'ima ta ajiye wayar ta da take dannawa tace "Na shiga ukku yaya shikkenan wayyo Allah na wallahi Allah ya doramin son mutumin nan duk da ɓan taɓa ganin sa ba bakomai ai namiji mijin mace hudu ne na tara agaba, Dariya sagir yayi har da ruke ciki yace "Tab ai wallahi yayi miki nisa oga dama daya yake bawa mutum in ta riga ta huce ka zai tafi kan wani ne duk yar da kaga dan adam kar ka hulakanta shi domin baka san irin baiwar da Allah yayi mai ba shi yasa Ubangiji yace ya karrama dan adam to mu yanzu in kana da shi kai ne mutum in kuwa baka da shi kai da banza duk daya abin da nake so ki fahimta in har mutum yana kwawkwarar sana'a zai ga mutum cinki to ki yar da ki aure shi amma son duniya yayi miki ƙawa a rai, Tashi mama tayi tace "wai kai lafiya kake wannan zance bakin ka ya sari gatari ta ina yayi mata nisa aishi aure nufine na Allah in Allah ya nufa ba makawa sai ya faru a yau she ya ganta har ya bata dama taƙi kai bana son Bakin Baki fa yawa bani na haife ka ba da a asibiti na haifeka alkur'an nace zamin kai akai yaro ba lafaxi me kyau ga yan uwansa, Gyara tsayuwar sa yayi yace "Mama ina baƙon da nayi har yazo gidan nan yayi sati biyu kika koreshi ki da ni'ima kuma kuka din ƙƴamatar sa har ya gane in yayiwa ni'ima magana ki fito kice kin fadamai bashi ba yarki ranar da kika cemai zaki kai shi gun yan sanda ya bar gidan nan yaya ya dawo ya dinga fada kuka sami saɓani to ba kowa bane face JJ yayi hakane domin ya gane me son sa dan Allah ke da ƴar ki kuka waɗi a jarabawar da yayi muku, Ai kafin ya ƙarasa ta dau icce ta bishi a guje fita yayi cikin sauri ni'ima ta ruƙota tace "Mama dawo kinga akwai yan sa ido a kofar gida, Wallahi ni'ima da kin kƴale Ni da na fasa mai kai da baki wato bansan cewa kana iya haifar da a cikin ka ba yana yi maka baƙin ciki sai yanzu me makon ya fada mana ko wane sai ya rufe mu sai ta fashe da kuka anya ba aljanu a kan sagir yaya ne ya shigo yace "Lafiyar ɗana qalau yayi abin da ya dace wannan darasine gare ku da yan baya ba aganin mutum a hulakanta kalli ya ban kujerar Makka da gida a j.r.a saboda kyautata mai da nayi dan Allah kuma da man halinki ya ishe ni aure zanyi yasin, Dafe girji tayi jin alkhairin da yayi masa ai saita dora hannu aka ta rushe da ihu _______________ Motocine manya manyan yan gidan Benz black colour kallo daya za kai musu kasan sun lashe ma kudan kudade duk inda suka huce sai anbisu da kallo tafiya suke a jire lahin su samha suka tsaya sagir ne ya fito domin tambaya safira da hamsiyyah da surayyah sun fito domin zasu kasuwa yace "Assalamu alaikum dan Allah tambaya nake, Kallonsa suke sun saki baki ga wayan nan manya manyan motoci fari hamziyya tayi burin ta zai cika cikin kissa tace "Allah yasa mun sani, Be kula da abin da take ba yace "Gidan Hajiya zulai muke nema, Wani yahu me kauri hamziyyah ta haɗiye tace "Gidan mune amma malam wa kuke nema da wannan iyayan motoci haka ?, Jura hannu yayi a aljihu yace "Lefe muka kawo?, Gumine ya wanke ta cikin ta ya karta domin tasan ita dai samha a ka kawowa kuɗi ba ita ba ko surayyah to saurayin samha talaka ne a gaskiya sai dai in batan Kai sukai tace "Lefen waaaaaa.....✍️ *YA ƊIN MGE* _story and writing_ _by_ *Oum Yasmeen* https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k *Page 96-100* End _Previous for last page 📄📃_ *Gumine ya wanke ta cikin ta ya karta domin tasan ita dai samha a ka kawowa kuɗi ba ita ba ko surayyah to saurayin samha talaka ne a gaskiya sai dai in batan Kai sukai tace Lefen waaaa* *Continue* Wani banzan kallo yayi mata domin shi mutum ne da be fiya son shishshigiba ya nufi gun motar sa magana yayiwa su Hajiya salima aunty zuwairiya sai hajiya zubaidah suka fito ƙoƙarin fita suhaila tayi amma barrister kamal ya sa key a motar yace "Ba zaki fita ba inhar baki ban amsa taba, Dafe kanta tayi tace "Please ya barrister ka barni intafi zuwa dare zan maka magana ta WhatsApp, badan yaso ba yace "Da gaske kike?, Murmushi tayi tace "Yes I promise to you, Buɗewa tayi ta fita taku take cikin ƙasaita ko kallo su hamziyyah da suka saki baki ba me motsi ganin irin akwatuna da ake fitowa da su ana shiga da su gidan su shi ga sukai ganin wannan hamshaƙiyar ta shiga gidansu wata uwar buɗa aunty salma ta saki jin bayanan da sukai ashe samha me arziki zata aura ido inna zulai ta dinga rabawa dana sani mara iyaka ta lubluɓeta mukullin mota aunty zuwairiya ta ɗauko ta dan ƙasa aunty salma tace "Wannan kyauta ce ga abokin sa yace abata sannan gobe za mu tafi da yan uwanta su ga gida a nan zata zauna ba a Abuja ne nan ta kwashe komai na tahirin ma'aruf sannan tace "Ku ga farce mu yace a baku haƙuri akan be nuna muku aini yi wane shi ba yayi hakane dan ya gane me son sa da gaskiya, Bakomai inna zenaro tace ita kuwa hamziyyah tun da ta zauna ko motsi batayi ba tashi sukai za su tafi har gun motarsu aunty salma ta rako su motar sagir ya nuna mata yace "Ga wannan sai a sami inda za a sata, Aunty salma tace "A'a ku tafi da ita gidan ta a ajiye mata in tazo ta hau, To yace komawa tayi nan suka fara buɗe kaya wani ihu hamziyyah tasa tana kuka tana cewa ba zai yihuba wallahi ai ita ta kawo shi da ita za a ɗaura ba wanda ya kulata kayan aka ɗiba aka kai gidan aunty salma domin barinsu a gidan hatsarine ko da abba yaji haka fatan alkhairi yayi mata kuma yayi murna ganin irin uban kayan da ake shigowa da shi samha tace "Aunty shago zaki buɗe ne ?, Dariya tayi ta ja hannunta tace "Kayan kine, Zaro ido tayi tace 'nawa kuma ?, Zama aunty salma tayi tace "Eh samha naki kwashe komai tayi ta faɗa mata , Ja dabaya ta fara tana girgiza kai wasu zafafan hawaye suka shiga sintiri a fuskar ta tace "Haba aunty salma me isa kuka ƙarɓa aishi aure gaskiya da gaskiya ne me isa zai shigo da karya ciki ya mai da iyayena kananan mutane zubewa tayi a ƙasa ta na ta rusar kuka kai kace ance mata Abba ne ya mutu aunty salma kuwa haushi ta bata dan haka tayi watsi da ita ta ci gaba da sabgar gabanta Nuratu kuwa sallama tayi ta shigo turus tayi ganin sai uban kuka take tace "Samha me kike yi haka wannan abin murna ne abin ki godewa Allah da yayi miki tuƙuci mai kyau da anso rayuwar ki ta to zarta to ga su safira nan ana kwara musu ruwa haukan hamziyyah yafi na kowa ita ihu take tana cewa wai ai ita ya fara cewa yana so , Miƙewa tayi tace "Nuratu dole in kuka wallahi yanzu bana jin son sa ko ɗaya a zuciya ta ɗan haka na fasa , Aunty Salma da tayi suman zaune tace "Wallahi gidan sa kamar an kaiki an gama sha sha wacce bata son me ke mata ciwo ba , Wallahi kin ga aunty salma na rasa bakin magana Cikin sauri samha ta shige ɗaki __________________________ *Turkiyya birnin Istanbul* _Banyan restaurant_ Sanye yake da jacket brown colour ya zuma gabaki daya hannayen sa a cikin ta huyansa ya naɗa Scarp ƙafafuwan sa yasa boot ga hular sanyi akansa ya ke yau sun tashi da sanyi ga dutsar ƙanƙara sai sauka take magana yake bakin sa na fitar da hayaƙi saboda sanyin da ake coffee ☕ aka kayo musu dakata wa yayi da yiwa mrs heelmi magana ya ci gaba da duba File ɗin yana shan coffe duban ya yayi yace "Yanzu next week zako tawo Kai da yaranka ina so a haɗa injinan nan da huri, Ajiye coffee yayi yace "Ƙar ka damu aikin mune insha'Allah zamu haɗa maka amma komai na nauyinsu zaka ɗauka sannan dole ka biya ƙasa haraji za kuma ka ninka musu kuɗi , Dariya yayi yace "Baka da matsala kuɗi ya zaro ya ajiye ya tashi sallama sukai ya fito kai tsaye gun da yayi parking ɗin motar sa ya ɗauka ya fara tafiya gaban wani karamin gida ya tsaya parking yayi ya fito tura ƙofar gidan yayi ji yayi ance Hy my friend Juyowa yayi wata budurwa ce tana sanye da riga da wando three-quarter kanta ya sha gyara murmushi ya sakar mata ya gane ta ranan nan sun haɗu a wani restaurant yace "Hy how are you?, Dariya tayi tace "Fine please what is your name?, ɗan jim yayi sannan yace "Mu'aruf jafar jabir, Fari tayi da idon ta tace "Wow nice name my name is juwud mansur kazit, Gajiya yayi domin ya lura in zasu shekara ba zata gajiba yace "Okay nice meet you bye, Badan ta so ba tace "Bye please give me your phone number, Dafe kansa yayi yace Okay ƙarɓa yayi ya samata ya shiga gidan sa komai tsab yawa mace tuni kukunsa ya jeremai abinci amma ba Nigeria be biya ta kan wani a binci ba ya shiga bathroom wanka yayi daga shi sai boxes duk kuwa da irin sanyin da ake room heater ya kunna zama yayi ya suma cin jalop rice taci kayan lambu bayan ya gama ci ya tashi ya dawo floor be dadi da zama ba yaji ƙarar kararrawa tunanin ya shiga wa zai zo mai domin shi bashi da appointment da kowa ji yayi ana ta bugu tsaki yayi ya tashi ya zura jallabiya ya buɗe juwud ya gani tace "Please excuse me, Yawa mutum mutumi ya buɗa mata shiga tayi stool ta jawo ta fito da abinci tace "Nayi karambani naga yanzu ka dawo so ga abinci nan duk da kuwa bansan favourite food ɗin kaba amma ga kibab and watermelon juice, Mamakine ya karshi Anya kuwa yarinyar nan tana da hankali yace "Okay thanks please go out, Zaro ido tayi tace "Why?, Tsayawa yayi ya bude mata kofa yace "Sick headache, Tashi tayi tace "Oh sorry 😔, Matsa mata yayi ta fita ya rufo gidan sa yau yake ganin ikon Allah shi yasa duk wanda ya fita kasar waje sai wanda Allah ya tsare Zama yayi ya ɗauki wayar sa number suhaila ya Kira aikuwa yawa jira take ta ɗaga ba ko sallama tace "Yauwa big bro gani ga aunty samha ina gidan su , Zaro ido yayi yace "Daman dake aka tafi, Dariya tayi tace "Eh , Gyara kwanciyar sa yayi yace "Bani ita mu gaisa, To tace miƙawa samha wayar tayi da duk ta takura da zaman ta agun hira sosai suhaila take kuma sai tayi magana hudu ba hausa amsa tayi cikin sanyin muryar ta kamar ko yau she tayi sallama Lumshe ido yayi jibi iyanzu ta zama mallakin sa yace "Wa'alaikissalam sweetheart nayi kiwar ki Allah isa kema kinyi tawa, Wani takaici ne ya tokare ta tace "Lafiya qalau, Daga jin yarda ta amsa mai yasan tayi fushi duk da daman shi yason me laifi ne yace "Habibty ki haƙuri wallahi ba dan raina ya so ba nayi haka ina tsoron in auro wacce zata hallaka ni ne shi yasa nayi haka, A jiyar zuciya tayi tace "Na fahimce ka , Ganin kamar ta gaji yayi mata sallama barrister kamal ne ya zo tafiya da suhaila ba dan ta so ba ta bishi iya jan kunne ma'aruf yayiwa suhaila dan haka kuwa ta fasa party da zatayi ranar juma'a mu'aruf ya dawo ranar kuwa aka yanke wa Alhaji kabir hukunci daurin rai da rai ashe shi ya akashe mahaifiyar samha ankuma da wo musu da gidan su da ya ƙwace ranar kuwa muhibba kwana tayi a gadon asibiti irin wannan ranar take gujewa daddy amma shi be gane ba shalele kuwa ko a jikin sa tun safe yan gano gidan amarya suka shirya inna zulai ma cewa tayi sai taje Ba yarda suka iya haka akasa ta fiyar da ita har da yan uwan mahaifiyar ta wayan da suke uba daya dan samha ba ta son su ba sai a yanzu suka nemeta duniya ke nan mutane ko kunya basa in suna wani abun ita kuwa hamziyyah sai nan nan take da samha abu kadan samha me za aimiki ita kanta mamakin ta take bayan sallar la'asar jirgin su inna ya tashi da yake baza su dawo ba sai an kawo amarya sun sauka inna sai kalle kalle take motoci biyu ne suka zo ɗiban su wani uban katafaran gida aka kai su inna cewa take wai hajara wannan yawa ba'a duniya nake ba tab daman yarinyar nan ai kallar hutu ce kunji fa cema ta fa take me hatumin talauci kai duniya kenan Allah isa mu dace parking driver ya tsayi amma kafin ya gama inna ta buɗe ta fito kai jama'a sau ran kadan ta waɗi driver yace "Haba hajiya ai kƴabari in gama ki fito yanzu da kin karye fa, Haɗa rai tayi tace "Kai yaron nan kar ka faɗamin ba sugari, Girgiza kai yayi domin ya gane irin masifaffun tsofaffun nan ne wayan da kaɗan suke jira sauran ma fitowa suka wata hadaddiyar kofa suka nufa sa key yayi ya buɗe musu ya miƙawa inna zenaro yace "Gashi sai ku ajiye mata, Amsa tayi shiga suka kai aljannar duniya komai ya tsaru iya taruwa ya kashe dukiya wajan kawata gidan nasa ba inda ba su shiga ba suna zaune sai ga yan aiki sun ka wo musu abinci ai inna ta dinga nada kai kace ta kwana ta hini bata ciba waya ta dauko tace "Ke hajara kiramin mijin ki, Hada rai hajara tayi domin abin na inna ya ishe ta tun dazu take ce mata juya ai taga arzikin haihuwa amma sai dai aita ci da ita tana kashi kiransa tayi be wani dau lokaci ba ya ɗaga kuka tasa ta fyece majine tace "Sule yau gani ina cin arzikin ka sule Allah ya bawa samha ka ganni nan sai cin kaji nake sule wallahi na tausaya maka da akai maka baƙin ciki baka zo ka ci ba ina ci kai nake tunawa ko ka tada komaɗa, Girgiza kai yayi wato me hali baya fasawa yace "To inna Allah ya basu zaman lafiya, Cinya ta ɗauka ta ci tace "Amin sule sai anjima, Kashe wayar tayi kafin safiya inna ta shiga toilet yafi sau biyar duk ta fita hayyacin ta yo pepper chicken taci ga taco🌮 ya ci kayan lambu cikin ta ya ɓaci ga uban Attahiru cewa take anya ba dangin mayu suka kawo samha ba ai sunsan baki ne yaushe zasu sa Attahiru a girkin su dariya aka kwashe da ita ganin sun mai da ita yawa mahaukaciya sa ta yi shiru da bakin ta badan ta soba *RANA BATA ƘARYA* Cikin wata ɗanyar shadda White colour ya shirya anmai aiki da golding colour hular da yasa me tangaran wacce zata dace da shigar da ga agogo dan gidan rado takalmin da golding colour wani irin kyau yayi na ban mamaki yau ya yarda yan jaridu su ɗauke shi tun daga filin jirgi ake mai video har zuwa masallacin juma'a Na Sheikh isaya rabi'u daurin auran ya samu halattar manya manyan mutane har da farar fata sun zo inda duniya ta sheda ɗaurin auran bilkisu sulaiman (samha) da na ma'aruf jafar jabir wata iriyar kabbara aka saki nan maroka suka shiga wasa shi dun guma akai har kan karofi kamal aeman suna tare da shi hutuna sukai da su kahu isah har kahu Ismail ba abarsa a baya ba abin mamaki baya ƙarewa kahu bilyaminu na gani yana washe baki sai bin abba yake duk inda yasa kafa ƙaguwa yayi yana so ya ga samha amma ba dama mutane sai hutu na suke da shi ba shi ya sami kansa ba sai bayan la'asar lokaci kuma ya kure ana ƙoƙarin kai ta gidan tane tun safe take kuka ga wani irin ciwon kai da take duk ta rame cikin tane ya murɗa jin ana tayi sauri ta shirya jirgi baya jira da sauri ta tashi tana xare ido ta shiga toilet dariya nuratu ta saki tace "Samha amarya da ga jin kaiki har da gudawa, Dariya yan ɗakin suka saki fitowa tayi tayi wani irin fari kai kace wanko fatar ta akai atamfa ce Ingila a jikin ta blue Black ɗinkin riga da zani tayi mata cib yawa an gwada ta aunty salma CE ta shigo tace "Yauwa zo , Jitayi kafarta tayi nauyi da ƙƴar take ɗagata wanka tasa tayi da ruwan turarurruka sannan ta bata lace onion colour anmai adon flower light pink and blue wata hadaddiyar lufaya tasa bule colour tayi kyau ga sarkar gold a huyan ta sai kamshi take ba aimata wani make'up ba zama tayi hawaye na bin fuskarta anty salma tace "Oni salma samha yau she zaki bar kukan nan , Ƙasa tayi da kanta tana wasa da fingers ɗin ta ya ci lalle ja da baki ya ƙara haskaka fatar ta daman abin ka da fari torowa akai zasu tafi gun abba aka kaita yayi mata fada sannan ƙanwar kakar ta tayi kukan rabuwa da su a hankali jerun motocin da zasu raka ta suka fara tafiya har suka isa airport shiga jirgi sukai da yake duk wanda zashi na kusan tane an siyamai ticket to bayan sun sauka kai tsaye bangaran hajiya Sa'a aka kai ta aka danka amanar ta cikin mutunci da karramawa ta amshe su tashi sukai a ka kaita ɗakin ta da kafar dama ta shiga a luxury bed ɗinta ta zauna su nuratu kowa sai hotuna suke barin hamziyyah yar tiktok direct wasu bayan sun gama ganin gida aka dauke su a mota za amai da su kano su nuratu kuwa sai gobe yaye lullubinta tayi ganin gidan yayi tsit ba kowa kallon ko ina take futsari take ji tashi tayi ta shiga toilet ɗin dake manne adakin ta Ta shiga shagala tayi da kallo yawa mutum zai kwanta fitowa tayi ta ɗauro alwala domin tasan yanzu dai anyi isha salla tayi bayan ta idar tayi addi'o in samin zaman lafiya a rayuwar auran ta duk kan wata fitina Allah ya kade musu ninke prayermat tayi ta bi lafiyar gado ta kwanta duk irin tsiyar da suke mata bata kula su ba washe gari da safe jirgin su ya ɗaga samha ruƙo aunty salma tayi tana kuka da kƴar aka kwace ta zama tayi tana kuka bakowa ko breakfast ba su tsaya sun ci ba tun safe ammi ta aiko suhaila da rakiba suka kawo Akan royal sofa ta zauna ta zuba ta gumi wani irin tsoron gidan take baka jin komai sai kukan tsuntsaye ashe mutum ma rahama ne bataji sallamar da yayi ba sai ji tayi an taɓata zubbur ta tashi gumi na yanko mata dariya yayi yace "Sarkin tsoro tunanin me kike har na shigo nayi sallama baki jiba?, Ƙasa tayi da kanta ta durkusa ta dauko mayafin ta da tsoro ya sata ta wadar da shi tace "Ina kwana, Dagota yayi ya zauna da ita akan cinyarsa ƙoƙarin sauka take amma be bata dama ba yace "Ni bana son irin wannan gaisuwar nan nake so ba, Kunya ce ta kamata ta kautar da kai ganin yana ƙoƙarin kamo bakin ta ganin taƙi ya sauke ta ya ruƙo hannunta yace "Zo muje muyi breakfast , Binsa tayi dining chair ya ja ya zaunar da ita ya ja ta kusa da ita ya zauna abaki ya dinga bata tun tana nuƙewa har ta saki sai da ya tabbatar ta koshi sannan ya tashi ya goge mata baki shima ya goge hannunta ya ruƙe yace "Muje mu gaishe da ammi, Bata ƙiba haka ta bishi yana gaba tana baya shammatar ta yayi ya ruƙo hannuta ko da suka zo dai dai kofar ɗakin ammi taso ta kwace amma yaki sallama sukai nazifa da rakiba da suhaila sai ammi duk suna zaune amsa musu sukai har ƙasa ta durkuwa ta gaishe su domin dukka sungir meta hannuta ammi ta kamo tace "Zonan ya'ta, Matsawa tayi kusa da ita zuciyar su rakiba ce take suya ashe shi isa yaƙi yarda ya aure su balarabiya zai auro ko ya ko ina tai musu fintin kau ga kana nan shekaru yarinya sharaf da ita tashi yayi yace "Ni zan fita tun da anmin wariyar launin fata, Dariya ammi tayi tace "Kowa na son sabo sai ka dawo yau gani da ƴa'ta Allah ya , Murmushi yayi yace "Amin, To hira suka fara da suhaila tun bata biye mata har ta fara biye mata bashi ya dawo ba sai bayan magarib be shigo gida ba sai da akai sallar isha tarar da su yayi suna kallo gai shesa suka amsa musu yayi kamar ko da yaushe zama yayi yace "Ammi barka da dare, Misfruit da take sha ta dakata tace "Yauwa ka dawo lafiya?, afakai ce yake duban inda samha take ta wani rakube yace Lafiya qalau ya tashi yace sai da safe Ammi tace ''ba zaka tsaya kayi dinner a nan ba , Ƙeya ya sosa yace "Ammi inna yi wanka naci ko fruit salad , Duban inda samha take tace "To samha tashi kije ki haɗa mai, Badan ta so ba ta tashi ta bishi tashi raƙiba tayi ta shiga ɗaki ta saki kuka yau zasu kwana tare sai wani kishi ya danni zuciyar ta dole ta bar gidan in kuwa taƙi za adau gawar ta *BAYAN SHEKARA UKU* Bayan shekara uku samha ce ɗauke da wata kyakkyawar yarinya yar kimanin wata hudu gifen ta ma'aruf ne ruƙe da yara maza masu kama daya fara re tas da su wato arif da irfan arif yaci sunan abba irfan ya ci sunan abbie macan kuma sunan inna tace ana ce mata afnan cikin sallama suka shiga wani tamkeken gida abba nagani da baba hajara sosai sukai murnan zuwansu bayan sun gaisa sun dan taɓa hira suka tashi za su gidan suhaila da kamal fitowa sukai nana ta gani da katon ciki ta zama abar tausayi tace "Samha, Samha tace "Nana, Kuka tasa tace "Dan Allah ki yafe min kinga irin yarda rayuwa ta zamar dani ko, Cikin nuna jimami tace 'allah sarki wallahi na dade da yafe miki, Usman ne ya fito ya zama babban mutum gaisawa sukai kyauta tayi wa yarsa ta bawa nana itama ba samha ta zama babbar mace dan a yanxu dgree ɗin ta na hudu take yi amfanin economics tana aican shiga mota sukai ganin irin cin maganin da yake tace "Habibty yau fushi ake da ni, Kara hada rai yayi yace "Bana so in ga kuna magana da wani namiji balle wanda kuka taba soyayya, Dariya tayi ta kwantar da murya tace "Haba sweetheart gaisawa mukai muka ai a gaban ka ne ko tunda baka so na daina, Dariya yayi yace "Yauwa my lovely wife, Sosai suhaila tayi murna da ganin ta bayan su gaisa suka je gidan nuratu to shima ba su da deba suka fito inda suka hau jirgi domin komawa gida Alhmdllh alhmdllh alhmdllh Allah na gode maka da kani iƙon gama littafin nan lafiya Ranar talata 21-5-2024 Ƙarfe 4:27 Na mallakawa king 👑 and queen 👑 writing chamber