HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 Story and writing by Amina maaji (maman Khairat)📚📚 *Alhamdulillah ina godiya wa Allah subuhanahu wata,alah daya bani ikon kammala littafina mai suna y'ancin mata yanzu nazo muku da sabon labari mai ratsa zuciyan mai karatu"kudai kunsani bana rubuta littafin da bai faru da gaske ba duk labarina yafaru"ina mai sanar muku zan sake littafin k'arshen wannan watan karki sake ayi babu ku, mata kushirya dan nasan ,zakuji abunda wasu mazan sukeyi wasu sunyi dace ,wasu akasin haka kukasance dani maman Khairat a k'arshen watan nan ina mana fatan alkairi.* *Littafina na kud'ine akan farashi mai Sauk'i d'ari biyu zaki biya kud'in ki ta wannan asusun Amina maaji 4271914014 FCMB ko katin Mtn ta wannan number 08068748984 .* True life story Paid book 200 Free page 1/10 🅿️1️⃣⏩2️⃣ D'AND'ANO FIKA LOCAL GOVERNMENT "Wallahi Zainab nagaji da wannan halin naki,tunda kikasamu wannan matsalan makantan shikenan kika bijuro,da rashin mutunci " nifa nagaji aure zan sake in kuwa bansake auren ba toh sai dai kitafi gidan Ku dan nagaji bazan iya ba ." yanzu Nafi,u tunda nasamu wannan matsalan shikenan duk ka ,cenzamun mena rageka da shine kace in daina yin,abinci na amince kace kaine in kadawo daga bige bigen ka zakayi "Yau kuma waye yazuga Kane ?" har sai anzigani kafun kinnuna ban ,isa da gida naba kenan ko,toh bari kiji zanyi miki rashin mutunci sannan a makantan naki,zaki dingayin girki duk ranan dana tarar da wata wai tazo tayaki aiki toh abakin auren ki,ai aure kikazoyi kid'auka ibada kikeyi. Ficemun yayi daga gidan "maza kenan ina tina lokacin da Nafi,u yake rawan k'afa a kaina yau nice dan matsala tasame ni shikenan, nazama ,abun banza a gareshi,bayan tasana diyan shi nasamu matsalan maza basuda mutunci ,babu amana basu yadda da k'addara ba,in banda k'addara mezanyi da Nafi,u nasan nafishi kyau nesa ba kusa ba,toh mezai gayamun ,shifa yasiyo Salford yafesamun a idona ,a lokacin sauro yayi yawa yana fesawa nikuma zan fitoh naji abu mai zafi,a ido na kafun inyi wani yunk'uri tsabagen gigicewa a she a ruwan datti dayayi wanki naje nawanke ,ido na ga rad'adi ga zafi na gigice babu kalan, magiyan da banyi mishi ba yakaini a Asibiti amma yace babu mai a mashin d'inshi haka muka kwana ido sai hawaye har ,gari yawaye ,a lokacin nafara kallon dishi dishi sai kusan k'arfe goma mukaje Asibiti ,gun masu yankan kati mukaje dake cikin Asibitin Fika munyi sa,a sunyi kusan k'arewa sai kusan k'arfe sha biyu muka kalli likita ,bayan munzauna likitan yace meyafaru ?nayi mishi magana ,d'auko wani abu yayi ya haska idon ina ganin shi amma ba Sosai ba ,sai jinshi nayi yayi magana"gaskiya in kunyi sa,a zata yi kallo da idon ta amma sai kun kashe kud'i d'ayawa wannan maganin yanada k'arfi Sosai bugu da k'ari taje tawanke idon da ruwan datti ga omo a ciki "zan turaku Gombe zakuje kuduba likitan ido babban mune Doctor Najib ,zai taimaka muku yanzu haka idon yafara duhu Ku hanzarta kuje karfa kuce zakuyi kwana biyu bakuje ba ,dan babu a bunda bazai faru ba" likita babu yadda za,ayi gaskiya bamu samu kud'i ba sannan kasan yadda garin yake in akwai magani abamu muje mujarraba. "ba lalle ne ya muku aiki ba nabaku shawara kuyi amfani da shi kawai zaifi muku,ga wannan zan rubuta muku kuyi amfani da shi ,kafun gobe zai wanke idon in kuwa kunda ce za,a siya mata gilas " mungode ,tunda muka fitoh ba kallo nake yi Sosai ba haka yata sauri yabarni har na,isa kusa ,da mashin d'in natsaya,jinayi yadaka mun tsawa "ki hau mutafi badai gulmanki neyasa ba kikazo kika tsaya a bakin k'ofa ,takaici yayimun yawa ga zogin da idona yakeyi mun ga rashin mutuncin Nafi,u ,hàka nahau muka wuce unguwar mu dake bogaru a cikin garin Fika,mun isa gida kenan nashiga shikuma yafice bai dawo ba sai dare in natina tun safe banci komai ba ga itace nake amfani da shi,haka yadawo yarufe ni da fad'a ,wai banyi girki ba tsabagen rashin imani,banga yataho da maganin da likita ya rubuta munba haka nabud'i baki nayi mishi magana ya rufeni da fad'a tun ina magana har nadaina ,ido na yafara rufewa nadena gani gaba d'aya ,a lokacin da nayi mishi magana yace mun k'arya ne nasan tunda likita yacemun muje babban Asibiti toh nasan akwai matsala Sosai inaji nadaina gani ,da tsakar dare natashi zanyi fitsari naga nadaina gani natashi Nafi,u yamun jagora amma yak'iyimun haka na laluma na d'ebi ruwa naje gaba da d'akin mu na tsuguna rayuwa, kenan duniya abun tsoro,a kwanakiñ Nafi,u ne mai aikin komai dan wanka shiyake yimun aikin yau da kullum da ba aikin namiji ba ,yaki sanarwa iyayen shi har saida nayi sati biyu kafun naga y'an gidan su sunzo, a bakin k'ofa ya tare su suka juya,daman ba sona sukeyi ba sunso ya auri yar uwarshi ba ngizim ba dan ni bangizimi yace da bolawa da ngizimawa basa shiri, sukeyi ba ,a nan ne nasamu tsangoma daga garesu duk kansu dan ni a potiskum nake nashigo cikin bolawa amma basu nunamun soba kirarin su babole mai da d'anwani naka,amma nikam akasin haka,Nafi,u yasoni nasoshi,yanzu nasamu matsala ya juyamun baya banfad'a a gida ba kashe din da Nafi,u yayimun ga k'aramin ciki danake da shi Wanda bazai wuce wata hudu ba ,nata tina irin gatan danake da shi a gidan mu banida wani sukuni yayar kawar mamana da aka had'ani da ita yaranta suna zuwa mun duk ranan kasuwa amma sati uku basu zoba shiru. Ina cikin tinanin nan har a zahar yayi haka na laluma na wanke tukunya na d'aura abinci,nàgama,tinowa nayi da Nafi,u yabar wankin k'ananan kayanshi take natashi,na yadda ,makafi Allah yayi musu wani baiwa mai tarin yawa a makantan nawa duk wani aiki ninake yi Allah yayi Nafi,u da son abun duniya ga kwad'ayi shiyasa gidan shi baka rabashi da abun dad'i ko yau she gashi d'an siyasa ne'kusan mangari ba yadawo "Zainab yunwa nakeji " gacen abincin ka tashi yayi ya d'auko yazauna yanaci sai da yacinye kafun ya d'ago "waya miki girkin nan?" nice "aa keda bagani kikeyi ba " Allah yanayi mun jagora"kinga yau nasamu kud'i har nera dubu sittin, "da yanzu kikaji wannan ciwon da sai muyi amfani da shi wajen yimiki magani" yanzuma bai bacci ba,bakiji yadda,likitan yace ba"haba Nafi,u wannan wani irin rashin adaci ne meke damun ka baka juyamun baya ba sai dana rasa ido na"menene dalilin ka narufe ni a gida kenan ?"banaso mutane sugane kin makance zasuyi mun dariya. "Tunda bazaka taimake niba kabarni inje garin mu zasu nemamun nagani tunda nagama maka amfani " haba Zainab mai kyau nine yau kike kirana Nafi,u ina bebyn da kikecemun ?"nadai nafad'a daga yau "koma gana bai yiba yawuce d'aki " kinyi wanka ?aa yanzu zanyi"ki shirya nayi miki"banaso girkima da wanki nayi sai wanka ne zai gagare ni banaso,a wajen wankan yata damuna bude hamatanki ware k'afanki ,a wanke ko,ina tunda ba kallo kikeyi ba karyayi wari ga, yata habaici shine nace zanyi da kaina. Watana biyu kullum babu abunda yacenza zani wataran ya ajiye key nasace d'aya a ciki na b'oye a ranan yayar kawar mamana tazo tata bugawa ina wanka ina fitoh wa nañufi k'ofar naji muryan ta"Anty ina zuwa bari na jefo miki key d'in kibude ki shigo "lafiya kuwa?" Jefa mata key nayi tabud'e tashigo"Zainab lafiya kuwa "Anty bari muzauna bayan mungaisa ne nabata ruwa" meya sameku?"makancewa nayi garin yaya,labari nabata"shege Nafi,u wato yasan yayi tsiya shine yaje yacemun kintafi potiskum a she abunda yayi kenan "gaskiya wasu mazan bazasuga manzo. Allah ba wannan cutar tayi yawa asana din shi ki makance ga ciki maza sundad'e suna cutar mu amma akwai Allah sai yayi mana sakayya,gidan sirikan ,ki haka yace kinyi tafiya dan munhad'u da kanwar mijin naki take gayamun bakenan ranan su khadija sunzo sunce k'ofar a rufe take ,sai jin tsayuwar mashin d'inshi mukaji duk nariki ce " waye yabud'e k'ofar nan ?"ganin Anty shema,u yasa yayi shiru"kacemun batanan kame kame yafarayi.... Maman Khairat ce [11/8, 20:47] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 Story and writing by Amina maaji maman Khairat📚📚 *Wannan labari yafaru da gaske sai ma rage wasu abubuwa danayi dan karatun yazo cikin Sauk'i maza mutanan mu in babu Ku gari babu dad'i kundade kuna cutar da wasu matan sanadiyar Ku komai yake tarwatse wa kukasan ce dani,a cikin wannan watan dan kawo,muku littafin Halin maza ni maman Khairat nake yi muku fatan alkairi* Littafin nan nakud'i ne zakibiya d'ari biyu ta wannan account number Amina maaji 4271914014 FCMB ko katin Mtn ta wannan number 08068748984 True life story Paid book 200 Free page 1/10 🅿️3️⃣⏩4️⃣ Da yare Anty shema,u takeyi mishi fad'a ,akan ya taimaka ya sanar da iyaye na gudun gar wataran ruwan zafi ya zube mun ,a ka'afa sai jinayi "nifa kifita ta har kata da matana irin kune kuke zuga matan, mutane ,ina ruwanki dangin dangarere,ko kinbada gudumawa a cikin aure na toh kisani banason katsalan da sannan bance kigayawa kowa ba kasancewar garin mu k'aramin gari ne,wani sai yayimun mummunan zato" Nafi,u kaji kunya bahali bane na mutanen kirki kinji ko in banda kema waya cemiki ki shigomun gida?"Nafi,u nafi k'arfin kacimun mutunci har raina ya b'aci wallahi Allah sai yasaka mata sannan katina kai d'an siyasa ne in ba,ace asiri kayi da matar kaba tunda jama,a sunsan shahara da kayi,a siyasa . "Ina ruwanki " Zainab kiyi hak'uri zanje ingayawa iyayen ki ,suzo sutafi da ke karki mutu ,wataran inajin muryan Anty shema,u tafice ranta a b'ace "ke Zainab nadawo gareki uban wa yabud'e mata k'ofa ?" Allah ne yatoh ni asirin ka yau kamanta baka danna kwad'on ba mutane dayawa sun shigo sunga halin danake ciki dan haka nabasu labari ,in yaso sai kasake ni "shiru yayi yana tina magan ganun Anty Shema,u ko zama bai yiba yafita k'ofar a bud'e yabar shi ,inata zama duk tinani ya dameni ba natabbata in aka gwada jinina zaihau duk da banida hawan jini. Anty Shema,u bata wuce gidan taba gidan su Nafi,u tayi dake Korori,tayi sa,a mahaifin shi yana gindin masallaci ,aiken yaro tayi yakirashi " sannu da yare takeyi mishi ya amsa dan bolawa akwai son yaren su "lafiya kuwa ?" abunda Zainab tagaya mata shita tagaya mishi yayi mamaki"amma yaron nan shifa yace tayi tafiya ko" bari muje kiran wani Aminin shi yayi suka wuce sunyi sallama na amsa ,jin muryan su "sannun Ku da zuwa lalume naketayi in da taburma yake " sannu Baba yauwa "abun da yafaru da ke kenan?" eh Baba nida kaina nasake gaya musu har abunda bangayawa Anty Shema,u ba wato wanki"yanzu abunda yaron nan zaimun kenan nasan uwar shi ce kezuga shi in ba hakaba meye na d'aukan zafin har haka ka auro yarinya a baka amanar ta kak'i kulawa da Amanar rayuwa ta b'aci gaskiya mudin yara zasu dinga halayya irin wannan bai kamata a basu aure ba. gaskiya" fad'a yatayi abokin shi sai hak'uri yake bashi tayare ."in yadawo kice ina neman shi kodan ma tunda mangari ba yakusa zanjira shi,minti goma sai gashinan kallon Baban shi yayi"Nafi,u kacika azzalumi mungu kaduba yarinyan nan rawan kafar d'akayi a kanta kabiye wa Gaji ko ?"zata kaika tabaro ka"umarni nake baka ka kai ta Asibiti in kai bazaka biya kud'in ba nizan biya mungu kawai ,a haka tayi maka wanki har da girki kwana bakwai nabaka dan bazai ,iyu ba ka d'auko yarinya da idon ta gata har da juna biyu "abu na biyu kagayawa iyayen ,sannan bazaka turata gida ba sannan bazakayi aure ba shine tashi yayi zai tafi " Baba "banason maganan banza . Harkai ka,isa kasani nibanida mungu hali sai dai na uwarka kagado dan jini yafi ruwa gangaruwa" wato wannan Antyn naki zanyi maganin ta nizatayi wa munafurci masifa yatayi har yawanka mun mari biyu nasha kuka nayi dana sanin auren Nafi,u da dare maman shi tazo duk k'ina da sukeyi ta tausayamun Sosai sunbar mun k'anwar shi d'aya dan takula dani yana dawowa ya koreta . Washe gari Misalin k'arfe goma sai ga Antyna da mamana da Babana dan ni maisunan maman Babana ne Babana gandiroba ne a fursuna yake aiki wajen horar da masu laifi ,inajin muryansu,sunyi sallama nafashe da kuka. FAWARI Wata unguwa ce a cikin garin damaturu unguwa ce da tahad'a manyan masu kud'i da talakoki da y'an kasuwa babu nisa tsakanin su da gidan sarki akusa da wata makaranta International Sadiq da Zuwaira masoya ne, na ,asali Wanda kowa yasan da soyayyar su in kaga Sadiq to dole zaka kalli Zuwaira ko yarone yaga Sadiq sai yace bari yakira Zuwaira Umma tasan da soyayya mai k'arfi sukeyiwa junan su"Zuwaira kibi samarin yanzu a sannu wallahi zasu kaiki subaro ki kewato bakejin maganan kowa sai na Sadiq ko mahaifin ki baki ishe shi kallo ba in da Sadiq a gefen kiko toh zakiyi nadama nidai fatan danake yimiki ,Allah yasa kuzama ma aurata Amin ya rabbi nagode Umma . Da dare Sadiq yazo tagaya mishi duk abunda Umma tagaya mata da nasihan da Umma tayi mata"na fuskanci iyayen ki sunayi mun kallon mayau dari amma kuma zanbasu mamaki,sun hanamu hira a mota nazo, k'ofar gidan kun ma bai I shesu ba amma kuma "kayi hak'uri karka bari su Ummi da Ba,a su b'ata maka rai gaskiya " shikenan beby yawuce ai kena keso ,sai da yabata kiss a kumatu ya shiga mota yawuce Abunda basu saniba babu Wanda yasan inane gidan su Sadiq har ita kanta Zuwairan yace a old BraBra suke haka kullum yake gaya mata ranan yace ta shirya suje yanuna mata gidan amma wataran in ta shirya zai kawota yanzu da rana ya nuna mata wani gida a matsayin nan ne gidain su,maza mutanan mu ashe kam banan neba Asalin Sadiq d'an gashua ne wani unguwa, unguwar manyan attajire ne a unguwan suke mahaifin shi babban mai kud'i ne kowa yasan Sadiq bayajin magana dan wataran sai yi kwana biyar a hotel Sadiq gumtsa shine asalin sunan da kowa ya sanshi da shi ... Waye Sadiq shin auren nan zai iyu kuwa? Ba halin mazan zai yimata ba kuwa duk kubiyo ni amsar tana cikin littafin Halin maza Maman Khairat ce [11/8, 20:47] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 Story and writing by Amina maaji (maman Khairat) Zaku, iya tuntub'ana ta wannan number 08068748984 True life story Paid book 200 Free page 🅿️5️⃣⏭️6️⃣ Naji dad'in ganin iyaye na Sosai mahaifiya tane ta rungumeni naji d'umin jikin ta sabon hawaye ne yasake Zubo mun"mamana kiyi hak'uri meyafaru dake,nasan in ba k'addara ba babu yadda za,ayi mahaifina yazo gida na,inason in kawo musu abinci amma banason in tasarwa iyaye na hankali"Baba Nafi,u mungune mara tausayi ga rashin imani"duk naji meyake damun ki?"ido shine cikon rayuwa har gara kurma jine bayayi,in yaga abunda zaicutar da mutum zaiyi nuni da abun "basu labarin komai nayi, iyayena ne banida kamar su," amma wannan yaron Shari,a zamuyi da shi ,in bashi yarinya da idon ta ya makantar mun da ita "mubi komai a hankali " ke mama kiduba Zainab ko kallo batayi "zanje gun mahaifin shi,yabani takaddan yarinya ta" mahaifiya ta tausayi ne da ita mahaifina shikuma yanada zafi bai san gidan su Nafi,u ba amma zaiyi tambaya,munsha hira da su Mama Antyna ne tayimun girki mukaci ,inayi ina jansu da hira Nafi,u ne yayi sallama Anty Hafcy ta amsa,nikuwa nace mishi sannu da dawowa ya amsa cikin fara,a na fuskanci tunda laluran nan ta sameni tsanata Nafi,u yayi"Wato kacika D'an adam butulu na maman Khairat "munzo ne kabamu takaddan ta,kiyi mun rai Anty zannema mata lafiya zanje in da akace inje,a lokacin ko,kud'i banida shi sunyi babu dad'i kamar yadoke ta cen mukaga Baba ya shigo yana ganin sa ya wanka masa mari" har kai ka,isa dakuwa na d'aure ka ,inadai jinsu lalumo mama nayi ,a kan tabada hak'uri a Baba bayan la,asar dukan su ,suka tafi gida kusan mangari ba yarufeni da duka ko tausayi na baiji ba sai ceman yayi gobe in shirya muje Asibitin garin ,nan cemishi nayi to Allah yakai mu ,munje gun likitan yana ganina," nasan daman bazaka kaita ba ,wannan abun ne zai faru"mekuma zanyi maka?... Maman Khairat ce Maman Khairat [11/8, 20:47] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 Story and writing by Amina maaji maman Khairat Littafin na kud'ine kai tsaye ki tuntub'i wannan number 08068748984 Paid book 200 Free page 🅿️7️⃣⏩8️⃣ ."Likita a taimaka " bawani taimako in Allah ya so ku zata,iya warke wa ,in Allah yasoku "daman daga ganin ka nasan zakayi taurin kai " saboda mekace haka "gashi kuwa magana akeyi a kan lafiyan ido amma kai baka duba yanayin matar kaba. Shiyasa kuke jawo mana zagi agun mata " babu ruwan ka likita iyali nane fa,taya zakadin ga shi gemun "Allah yabaka hak'uri " tashi Nafi,u tayi yabar office d'in ranshi,likitan ne yarako ni har gun mashin d'in Nafi,u yayi mana fatan alkairi ,tunda mukaje gida babu abunda Nafi,u yacemun sai kusan mangari ba ",Zainab yanzu kam nakaiki Asibiti sai iyayen ki sudaina zagina da habaicin da sukeyi mun ,in tambaye ki'wai da mutanan gidan Ku sukazo mekika ce musu"" Kaine silan makancewa na"wato kedai kina yawan d'aura mun laifi"kabani mamaki Nafi,u a she daman haka Halin mazan yake kuna cutar da mata dayawa "katina lokacin da karikice a kaina kullum kana hanyar garin mu yau kuma nazama abun k'i agareka ina cewa da kakeyi" duk rintsi muna tare ko da ciwo . Nagode wa Allah da bawani matsalan ne ko wani ciwon yakamani ba "da abunda zakayi mun sai yafi wannan " duk irin wanke Nafi,u danayi bai sashi yaji wani kala ko, tausa duk maganan da nakeyi mishi wanki nakeyi k'ananan kayan shi ido nane yafara k'aik'ayi"dan Allah kazo ka k'arisa wannan wankin ido na yadame ni"kibari in ya lafa sai ki cigaba ni, yanzu fitama zanyi "shikenan a dawo lafiya . Tun lokacin da Nafi,u yafita tinani natayi Sosai ,meyasa banbi iyaye na muntafi ba, meyasa ban koma gidan Su da zama ba ,kashi dana sani da nabisu,babu kalan tinanin da banyi ba a lokacin da Nafi,u yake rubibina ,a ranan da abun zaifaru shi yayi mana wanke wanke da girki,inaji da laulayi Allah sarki duniya , Haka natashi nahad'a wuta zanyi mana girki,abun takaicin ba wani gida nake kaiwa ba amma kullum sai nayi girki sau biyu sau uku 'kusan k'arfe goma yadawo ,jin muryan shine yasani tashi dan yana shigowa naji yace k'arfe goma kar zainab tayimun surutu ,inajin dirin shi " yanzu kadawo ,shiru yayi"yanzu nadawo wani abun ne "ga wannan kiyi mana farfesu" da daren nan "shinake da muradi " amma ya,akayi kadad'e yau "banason tambaya kitashi ,bamuda kayan miya ,da ashana ya k'are sal dai musoya gobe sai muyi " shikenan amma taya zankawo abu kifine fa,kice bazanci yanzu ba"kayi hakuri zamu kiyaye wannan "amma wazai had'amun wutan " kiyi amfani da gawayi "toh kaje ka siyo"yanzu har kin k'arar gawayin ?" na fuskanci tunda makantan nan yakamaki komai zubawa kikeyi yadda kikaga dama "aa irin wanda nake sawa ne yanzuma haka" fita yayi naganshi da ashana da kayan miya "ga shi kitashi kiyimun tayani hura gawayin nikuma sai in d'aura " ina jinshi yanata kacaniyar had'a wuta "nagama na daka kayan miya na soya mai kusan sha biyu yaci nikam nabar nawa sai gobe zanci ga cine da Nafi,u irin mazan nan ne da,basa k'oshi wajen k'arfe d'aya ya kwanta dan naji yana cewa " kai bari na kwanta zaifi. Da safe natashi da ciwon ciki "tunda bakejin dad'i in cinye kifin naki daki, karage ne" kodai zamuje asibiti ,ko wani abu yasamu yaron cikin nawa dan banji motsin shiba"kije kekad'ai amma nikam bazanje in had'u da wancen likitan ba"haba bafa gunsu d'aya ba"fita yayi tunda yafita ciwon ya k'aru shiya bani daman zuwa asibiti lokacin da na sauk'a daga mashin d'in natare wasu mata a she namiji na"d'akin masu duba masu ciki nakeso ka kwatan tamun "Allah sarki ina d'an jagoran ki?" karka damu nunamun ,"bari na kaiki,dan nima matana na kawo"nagode rakani yayi yahad'ani da matar shi, in layin yazo kanta,kiyi mata magana. . godiya nayi mata matar ma cikin fari ne da ita har layi ya,iso kaina takama sandan nawa ta,shigar dani,bayan mungaisa da ita likitan "menene matsalan " cikina ne yake ciwo tunjiya ",kodai haihuwar ce " cikin yanzu wata biyar turani wani waje tayi bayan dube duben datayi"ki kwantar da hankalin ki,kinji babu damuwa kidinga motsa jiki ne bakeyi "zandinga yi " amma meyasa baki taho da yarinya ba murmushi nayi wanda yafi kuka ciwo"niba a garin nan nakeba aure ne ya kawo ni nan . Sallama ta tayi nace a nunamun hanya nataho ,naki nagayawa Nafi,u komai "dan zaita sakani aikin wahala,nikam soyayya batayi mun rana ba,haka nata wahala Baban nafi,u ya d'auka munje gombe ko potiskum nikuwa cemishi nayi a nan muka tsaya,abun yabashi mamaki,ya umarce ni in Nafi,u ya dawo yaje natashan wahala,iyayena ,suna yawan zuwa mun dan duba lafiyan ido na... [11/8, 20:47] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 Y'ANCIN MATA 🌸🌸🌸🌸🌸 Story and writing by Amina maaji maman Khairat *Zaki,biya kud'in ki nera d'ari biyu kacal* *ta,wannan asusun Amina maaji* *4271914014 FCMB* *Ko katin Mtn ,ta wannan* *number 08068748984* Paid book 200 True life story Last free page 1/100 🅿️9️⃣⏩1️⃣0️⃣ Sadiq yana unguwan da kowa yasani federal locos a cikin garin gashua unguwa ce da tatara manyan masu kud'i Wanda kowa yakeji da kanshi,mahaifin shi Su uku ya haifa a kwai, meenal sai Aisha sai Sadiq shine namiji iya gata yana shansa wajen Alhaji Tasi,u yazamo kadangaren bakin tulu babu kalan rashin mutunci da bayayi wataran zaiyi kwana ,uku bai kwana a gida ba yana hotel . "Zuwaira kinsan ina matuk'ar k'aunan ki babu abunda zai rabamu" Sadiq ninasan haka shiyasa bantab'a had'a sonka da nakowa ba nayi dacen miji. "Kibari kawai zanwuce " sai Yau she kenan kibari sai nanda kwana bakwai in Allah yakaimu ,Ba,a ne yazo wucewa amma ko gaishe shi bai yiba ,raina yab'aci sai da nayi mishi magana "yanzu baka kalli Ba,a bane?" naganshi mana ,nifa tunda duk basa son mu shiyasa nima bazan tab'a son suba"iyaye nane fa"eh sud'in ,munsamu matsala a ranan sati yayi baizo gidan muba muna a cikin kwana na takwas yazo ya aika nafitoh"haba beby koki nemeni?"iyaye sunfi gaban wasa taya zakaga mahaifina kad'auke idon ka,zan iya cenzaka amma banda iyaye na ,kodan kaga ina yawan gaya maka abun da sukeyi mun ne. Kuka nafashe da shi "kiyi hak'uri yanzuma kice zanshigo in gaishe Su" da gaske Sosai makuwa ,zuwa nayi dan in gaya musu,sukan su wannan ranan suke jira'bayan sungai sane Ba,a "yakamata katuro iyayen ka susan da maganan nan " gobe zasuzo in sha Allahu. "Allah yakaimu " Amin Washe gari da misalin k'arfe goma iyayen Sadiq sukazo,sunyi maganan fahimta,a nan ne aka tsaida ranan bikin mu sati biyu masu zuwa ,munkasan ce masu Farin ciki duk Wanda yasan ni da Sadiq yasan mu masoya ne,dan babu kalan soyayyar da bayayi mun "maza mutanen mu rawan kannan babu irin Wanda banayi,Umma har mamaki nake bata, sati biyu yacika a ranan a ka d'aura auren bayan antashi daga sallah jumma,a wajen k'arfe bakwai da rabi ,Sadiq ne yazo d'auka na unguwan da yakaini kusa da bayan CBN hanyan gujuba ,nayi mamaki dan bai tab'a gayamun yanada wani gida a wannan wajen ba,k'awaye na nasamu ,an kunna rawa sai yisukeyi,sallah nayi ,qawata Zarah ne tazo Sadiq ,ya kaiko ta akan muje yanason ganina ,bayan nafita sai naji yakama hannaye,na,matsara ciya kin d'auka saceki zanyi ne,shiga mota " zarah yanzu zandawo miki da k'awarki"ni rufamun asiri in kace sai gobe nema duk d'aya ne,Hotel muka kama zamu tafine har sha d'aya naga yace bari yayi wanka dan yagaji"kema sai kiyi wanka"kana nufin anan zaka kwana kenan ?"zamu kwana dai "haba katina nabar k'awaye na mezan gayawa su ,kakata da sukazo sutaya mu kwana,ko kulani baiyi ba haka yawuce ya yi ,wanka dole na natashi na watsa ruwa nima,kwana mukayi nasha wahala Sosai a gun Sadiq babu kalan tsanlan kwado da bansha ba,ko motsi banayi ,Sadiq ya yayyagani banda jini babu abunda gabana keyi ,shiya ,taimaka mun na gyara jiki na ya wanke zanin gadon ,yakira ma,aikacin ,akan ya shanya, abu kamar wasa ,sai da nayi kwana biyu ,kafun muka dawo,ina shigowa kowa tahau yimun fishi babu kalan irin wasan da banyiwa kawaye naba ,ko kulani basuyi ba. Duk suka d'auke jakansu a kan zasu tafi gida ,na lallab'e su ko zama basuyi ba wajen k'arfe biyu babu kowa a cikin gidan ,Sadiq nakira,yadawo irin rakiyan angon nan mababu. Zainab " yanzu Nafi,u kace bazaka kai yarinyan nan a dubata ,meyasa kakeyin ha" nafa kaita Sunduba ta "nace babban Asibiti zaka kaita,kana,wasa da hankali na ko" zankaita gobe washe gari da safe muka shirya sai gombe ,bayan likito,sunduba ni. tambayan mijina sukayi nace yana waje ,wani likita ne yace "meyasa kabarta har ,takai kwanakin man kaduba kajawo mata,tsautsayi ñe haka Allah yaso, magani da wasu nad'igawa suka bani,mundawo gid'a a hanya yasiyo kaji guda biyu ,a cikin laluran da nake fama da shi ya yanka" Zainab kitafasa ruwan zafi,ki gera wannan"hawaye natayi narasa ta inda makauniya zatayi gyaran maza,,ina sauk'ar da ruwan zafin yazube a k'afa na ihu nasaka Sosai tare da cewa"wayyo k'afana..... Maman Khairat ce [11/8, 20:47] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 *HALIN MAZA* 🌸🌸🌸🌸🌸 Story and Writing by Amina maaji( maman Khairat) Paid book 200 🅿️1️⃣1️⃣⏭️1️⃣2️⃣ "Meyaru Zainab?" ruwan ne yazub'e a k'asa na"kema garin yaya kikayi yazub'e a k'afar taki sokike kijawomun tsiniwa agun mahaifina daya ke goyon bayan ki ko.meyasa baki sauk'ar a hankali ba meyasa Zainab ?"nifa gaskiya wannan makantan naki yana takuramun ina son in samu yadda zanyi in sallameki"Nafi,u kenan yanzu zaka bani taimakon gaggawa ne kodai zaka tsaya yimun abun da kasa ba ne.,tafiya naji yafara sai jinshi nayi ya zubamun gishiri a gun "kimik'ar da k'afar kefa raguwa ce alovera yaciro ya tsiyaya mun ruwan a k'afata " ki matsa kije gefe zan dafa kayana daman bakida niyar dafamun "a ce mutum yanada mata amma bai ,isa yasata aiki ba aure yazame mun lahu a kai na danni bazanci gaba da irin wannan ba kwanciyar aure ma,ban,isa ba so,ake in zama d'an iska ne. ,surutu yatayi ko kulashi banyi ba har sha biyun dare yayi sai kusan k'arfe biyu ya kwanta, bayan yagama cin kazar ko bani bai yiba sai da safe yabani kai da k'afa sai fiffike,cewa nayi bazan ciba kamar jira yake sai jinayi yace" Zainab kenan wato kegaki mai rashin kunya nayi dana sanin auren ki gaskiya a she haka kike nak'i mata daga garin mu saboda ke, Yau gashi babu kalan rashin mutunci da bakeyi mun "Nafi,u "dakaga nagama maka amfani kenan meyasa baka auri yar garin nakuba kadage sai ni"toh nima da nasan haka kake wallahi babu ,abun da zaisa in aure ka,auren ka k'addara yazame mun ,ana alfahari da miji amma kash nikuwa banyi sa,a ba,sannan in sha Allahu tunda baka yadda da k'addara ba Allah sai ya jarrabeka da abunda yafi nawa, kasani ba dabaran kaba ne ko ikon ka,yabar ka da,ido sai yanzu nake tausayin makafi" Yau ani kike gayawa magana"an gayama ka Nafi,u . "zanyi maganin ki" mai maganina sai Allah ,sannan ba,abun da ka,isa kayi mun in sha Allahu tunda baka yadda da k'addara ba Allah sai ya sakamun . Tunda Nafi,u yafita misalin k'arfe goma na safe bai dawo ba sai kusan k'arfe biyar, ko abinci banci ba babu Wanda yazomun dan Nafi,u yahana kowa shiga mun gida kodan su taimaka mun ,ina ta Allah Allah yaran Anty shema,u suzo amma shiru,ina cikin tinanin nan sai naji yace"bakiyi abinci bane wai kemeke damun kine?"kaima meyasa bakada imani ne yanzu tun safe da kafuta baka dawo ba wazai bani abinci kenan ?"kut ni bawanki ne bazan dawo ba tunda kekika aike ni ,kibani nan da sati biyu aure zanfara nema "ka auro goma, muna cikin haka sai ga Maman shi tayi sallama ya amsa,nikuma nace sannu da zuwa. " yauwa ya jikin naki "da Sauk'i " meyasa mu k'afarki ne? "ruwan zafi ne,zanyi magana sai naji yatare ni yace" daman nasauk'ar da ruwan zafi tana kusa shine yazube mata"Mama ba haka bane shine yace sai nafige kaji da dare na yatasa ruwan zafi garin sauk'ewa yazube mun ,shiru tayi sai cewa tayi"kinga irin ta ko,shine kibar shi yayi auren sa,karki cutar da shi,kema ya cutar da ke, amma kin hana. "Mama yayi auren ko Yau ma,nida zai bani takadda ta,dayafi mun Sauk'i ,a kan abunda nake fama da shi na rashin mutuncin shi" yanzu Zainab kekike gayawa,Nafi,u maganan nan lalle Allah yabaki hak'uri zaiyi auren in sha Allahu ,tas tayimun tatafi,na tabbata in iyaye nane bazasu yimun haka ba,amma bakomai Allah yarabani da wannan cikin ,jiki na zan barmi shi gidan shi,in sha Allahu. Ba,abunda da ya cenza washe gari ko magana bayayi mun ,bansan ya fice ba haka na dafa shin kafa da wake ,naci kuka yazame mun kaman farilla kullum sai nayi dan rashin imani yadawo yaci abunda na girka,dan ma,kayan abincin da iyaye na suka kawo ni da shi ko rabi ba mucin yeba ,komai buhu a kaka woni da shi . Jinshi nayi yana waya da budurwar shi suta dariya kwana zaiyi suna hira,ita ma yar gantalel liya ce,ina iyayen ta,subar ta tata waya, har takai dare bantab'a nuna da muwa ta ba,wani ranan alamis ina zaune naji yashigo"Zainab g yarinyan da zan aura tazo tayimun girki,tunda ba kallo kikeyi ba"sannun ki ya jikin sunana Aisha,my love ne yace yanajin yunwa da yaje gidan mu,shine nace tunda yaci na rana bari nazo na yimishi na dare kema in taimake ki,tunda idon ba gani kikeyi ba "Yau wa beby shiyasa ina matuk'ar jida ke kina birgeni nayi ,sa,ar mata" ga cen kitchen d'in kishiga. Zuciya na sai tafasa takeyi "karki kuskura kishiga mun kitchen kibari sai kinzo gidan kiyi amfani da kayanki," ke kidai nayimun gori nan da wata biyu zanzo gidan nan a matsayin kishiyar ki,ba a bakuwar mijin ki ba banza makahuwa Wanda batasan darajan miji ba,saunawa makafi suke girki a mazajen su,inaji tafara tafiya "karfa kishiga ,sai naji Nafi,u yace" kishiga sanadiyar wa, aka siya miki, kayan dan haka kiyi yadda kike so,tashiga inaji tana zagina wai kitchen duk yayi datti kamar ba mace,k'arshe shigewa d'aki nayi sukuma sukayi girkin su biyu har suka gama,tashigo mun....✍🏿 Maman Khairat ce [11/8, 20:47] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 *HALIN MAZA* 🌸🌸🌸🌸🌸 Story and writing by Amina maaji maman Khairat✍🏿 True life story Paid book 200 Kai tsaye ku tuntub'i wannan number 08068748984 08167261913 08021480943 🅿️1️⃣3️⃣⏭️1️⃣4️⃣ ZUWAIRA "Yana ganka kai kadai ,babu ko aboki guda d'aya ?" Haba beby yanzu yayi ya cenza babu irin wannan bidi,ar ace wai sai an rako mutum kafun ya zo gidan shi"amma dai bai kamata a ce tunda ,akafara wannan ribibin bikin nan a ce babu wani aboka nan ka ko guda d'aya "ki share zancen yanaga suntafi da wuri ne?" abun da yafaru ne basuji dad'in shiba jiya shine sukayi fishi,"ikon Allah nida matana kenan bata yadda za,ayi in yi,abun da naga dama kenan gaskiya abun bai yi tsariba "daman ina son gaya maka wani magana jiya fa,naji ciwo dan iska sai shigana yakeyi " ya kenan meyafaru yanzuma ,ko tausayi na bai jiba haka,yayi duk abun da yake so,naji zafi fiye da naji,ya sannan nak'ara yagewa sosai bansan ya Sadiq yakoyi wasu abubuwan ba dan yadda ya kware zakace magidan cine dayayi shekara goma da aure har mamaki nakeyi,a ranan ko,abinci banci ba ,kazan da ake kawowa amarya ni kuwa ko,idon kwai bangani ba,nida kaina na tafasa ruwan zafi nashiga cen natino da sauran kayan gyara da yarage nataho da shi,na kimtsa jikina,nayi duk iya abun da zanyi har nagama ko sannu bai cemun ba a ranan ko bacci banyi ba nadame shi,washe gari misalin karfe tara da kwata mukaje asibiti ya sha surutu a gunsu sukayi mun d'inki da bani magunguna sannan sunja kunne na shima sunyi mishi gargad'i ya kiyaye. "Wai ya haka dagayin aure kinsan bakida kwaliti meyasa baki sanar dani ba,dana fasa auren" ka fasa fa kace wai meke damun kane dan Allah ,akan wannan matsalan duk katashi hankalin ka,toh nima sai in ce akwai maganin da kasha shiyasa kayi mini kaca,kaca"kina nufin in barki kiga rashin kok'ari na kenan ?" Nasan za,ayi haka amma taya baka gayawa Wanda ta duba ni haka ba ka b'oye mata "bakida hankali ne shine sirrin nawa zangayawa wata mahaukaciyar likita" Ka dai na fad'an haka "ki rufemun baki kidai na tasar min da hankali,sannan ina son in sanar dake ni ba ragon namiji bane inada k'arfi kaman doki dan haka ki zage, kidaina ragwanci zai fimiki" . Bari nayayi a gun yatafi d'aki ya zauna cen naga ya d'auko sigari yana sha "me zangani ?" bakisan daman ina shan sigari ba ,amma kinyi wa, kanki bakiga komai ba akan halayya na,tunda kunk'iyin bincike a kaina,kekuma kece kika hana"kin tina lokacin da mahaifiyar ki tace "Zuwaira baki san halin maza bane baka gane ina ne gabas d'in su?" wannan acikin halin mu ,wannan,itace sharan fage,a cikin darasin da zanfara koya miki,ina gani ya d'auko shisha yata ,sha dak'i na wuce na kwanta maganga nun da mahaifiya ta ke gayamun yata yawo ,a cikin zuciya na, bansan yafice ba tun randa muka dawo daga asibiti bai k'ara cewa yaya jiki ba har kan gaban shi yakeyi ,bansan a ina yake aiki ba ,bankuma tambaye shiba, sai wani rana muna cin abinci "nikuwa a ina kake aiki ne ko kasuwan ci?" ni yankan kai nakeyi"duk da wasa yakeyi mun amma sai da zuciya na ya tsinke sosai "kinada wani tambayen ne?" babu "yaga nashiga tashin hankali kafun yace" bebyn Sadiq wasa nakeyi miki,a HMB nake aiki ni makaikacin kiwon lafiya ne duk wani magunguna da,izinin mu ,ake kaiwa wasu garin da muke so sannan akwai asibiti a cikin garin ,ina da shago a cikin unguwan nan ,amma bazan gaya miki a ina shagon yake ba,kinji "ba komai " sannan ke kanki nagaya miki , mahaifina mai kud'in gaske ne"amma tunda mukayi aure yau sati biyu ban tab'a ganin d'an uwan kaba,ke naki sunzo ne?"aa basu zabo suna fishi ne ,shiyasa basuzo ba "beby kincenza hali gaskiya bansan meyasa ba tunda mukayi aure kincenza kindai na damuwa dani da tarairaya ta meyasa ne,da sha gwaba ta,bakai ne ba kadai na damuwa da ni kullum cikin hantara " Nadai na bazan sake ba ina ganin yafice key d'in motar shi ya d'auka yafice bayan fitan shi,naji ana ta buga get kaman za,a b'alla zuwa nayi nabud'e wata ce tashigo,sannu da zuwa mushiga mana" dakata basai na shiga ba kece matar gidan ?"nice lafiya?"nazo ne in jamiki kunne tunda kika auri Sadiq ki shirya dan bazan tab'a barin ki kizauna lafiya ba ya b'ata mana rayuwa yadawo ya aure ki waya sani ma ko mallake shi kikayi ,sannan kiba shi wanñan ina d'auke da cikin sa na tsawon wata hudu ,kinga kuwa zanrigaki haihuwa duk da kema naga a laman kamar kinada ciki tsinan ne wallahi tunda yasa mahaifina ya Kore ni toh nan zandawo in zauna sai na haihu ,na tsaya nakasa magana tsabagen takaici .... Maman Khairat ce [11/8, 20:47] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 *HALIN MAZA* 🌸🌸🌸🌸🌸 Story and writing by Amina maaji maman Khairat Paid book 200 🅿️1️⃣5️⃣⏭️1️⃣6️⃣ ZAINAB "Meyashi go dake d'aki na uwar mikikazo yi ?" tun kafin raina yab'aci ki gaggau ta ficemun daga d'aki Wanda batasan darajan kanta ba ,nasan duk yadda a kayi iyayen ki basu koya miki tarbiya ba shiyasa amma ba ta yadda za,ayi kishigo gidan mutum sannan kice zakiyi mishi gadara"kanaji tsohuwar matar ka makauniya tana gayamun magana ko ?"ki barta kizo muci abincin tunda kin taimaka mata har wanke wanke kinyi mata shi kin kyauta gaskiya beby kin had'u fa meyasa tun farko ban had'u da ke ba ? "Yan zukam mun had'u shikenan ka huta abun ka ,komai zanyi maka tunda ina gani . Jin shirun da nayi shi ya tabbatar min da sunfi ta daga d'aki ina ji suna ta hiran su,suna dariya,nayi dana sanin auren Nafi,u sannan yau makanta na,baiyi mun rana ba,tunda Nafi,u ya d'auko karuwan sa sukaci mun mutunci nasha kuka har sai da ido na yafara zafi ,kafun na dai na, sai cen kusan mangari ba suka tafi tsabagen takaici har zuciya na zafi takeyi mun tabbas makafi suna, ganin jarabawa sosai a rayuwa. Bansan wani lokaci ya dawo ba amma nasan dare yayi dan na seta a gogo dan in dinga jin lokaci yana shigowa ya buga sha biyun dare kenan ,bansan meyayi ba naga inaji ya sauk'ar da fellow ya kwanta na dad'e bacci bai zomun ba sai kusan asuba bacci ya d'auke ni ,da safe na laluma nayi abun karyawa sai da yaci kafun " Zainab kina da buk'atan wani abun ne ?"zanje ngalda in kina da abun da kikeso "ina da shi " ina jinki . "Ina son kabani takadda ta nagaji da auren ka zantafi gidan mu,nifa y'ar gata ce ba,a bola a ka tsince niba" wallahi sai naga daman sakin ki,aure kuwa ko bakeso kaman an d'aura dan bazaki zamar dani mazina ciba" dakata banfa hanaka kaina ba Kaine ka k'aura cemun dan haka kayi duk abun da kaga dama . Babu kalan rashin mutuncin da bai yimun ba tas yayi mun yafita,bayan tafiyan shi nakira uwani nace takaini gidan su Nafi,u tarik'emun sandana mukaje,Allah ya taimakeni maman shi batanan sai Baban shi na zayya ne mishi komai yabani hak'uri "karki damu zansa yabaki takaddan ki,na tabbata uwar shine mai zugashi sannan zanzo gidan naku,gobe . Kiyi hak'uri Allah yamiki albarka ,ina komawa naci karo da budurwar tashi wai tazo tayi mishi girki yayi tafiya nafara zagin ta ,ta wanka mun mari,lalume nafarayi dan bansan in da zanganta in rama ba ina bud'e gidan tashige cikin gidan namu..... Kuyi hak'uri gobe mai yawa zanyi Maman Khairat ce [11/8, 20:47] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 Story and writing by Amina maaji maman Khairat Paid book 200 *Ina yan jahar yobe toh nesa tazo kusa gidan redio na FM na sahel tana gabatar miku da shirinTASKAR MASOYA Wanda ni nake rubuta labarin ,tare dani a kawai Bukar mustapha Damaturu, ko wani jumma,a a kan mita 89.5 duk* *ranan jumma,a da misalin k'arfe tara na dare kar kusake ayi babu Ku mudai, muhawara sharshi comments, tsokaci,muke buk'ata* *kukasance da ni marubuciyar Amina maaji da masu gabatar da shirin idriss m idriss tare da abokanan aikin shi* 🅿️1️⃣7️⃣⏭️1️⃣8️⃣ *********"Nafi,u in nine na haife ka toh ina baka umarni in baka son kad'auki alhakin ya rinyan nan kasake ta,sannan ka auri Wanda kakeso kazauna da ita, kaduba yadda ka makance a kan a kan son ta yau tagama maka amfani zakace baka sonta."ta sanadin waye taji wannan ciwon makantan saboda kai wallahi Allah yabar ka da idon ka badan komai ba sai dan yaga imani ,da ace dan kyau ake aure toh da kaikam wallahi ko kaji bazasu zauna da kaiba banza kawai"yanzu Baba akan Zainab kake gayamun magana mata tace fa,kana nufin zata shiga tsakanin mu Amma ina so kasani muddin zainab tarabani da kai toh itama sai nayi mata sharrin da zairaba ta da y'an uwan ta "nidai umarni nabaka Nafi,u kasake musu yarinyan su zaifi maka kawai " wallahi Baba in kaga na saketa na mori kud'in da nakashe"amma Nafi,u kacika talaka yanzu akan abunda kakashe, kake cewa a biya ka wannan kai bana miji bane in kuwa kabi zugar mahaifiyar ka wallahi kana tare da wahala dan ka d'auko gadon da daina shi sai rabbi. "Katashi kabani waje, duk abunda suka fad'a inaji sosai sai jin muryan shi nayi "Zainab yanzu k'arana kika,kai dan ana zuwa a tayaki da aiki wannan yarinyan in baki gode mataba bazaki ce Allah wadaran ba,kin fahimta ko " Nafi,u kenan in zakayi wani abun kadinga kwatanta gaskiya mana taya za,ace Wanda zaka aura tazo tanayi maka girki ,kacefa ita ba,anan garin takeba gun yayarta tazo,amma nikam nakegani kawai yaudaran ,ka zatayi"ina ruwanki dan Allah kud'in kine ko nawa?" kinada hankali kuwa na tabbata makantan naki harda rashin hankali ya tab'a miki ki,b'acemun daga nan ,sannan yau tuwo nakeso kidafa mun miyar d'anyen kub'ewa banason na gogawa na yanka nakeso in an goga ,kub'uwar bata dad'i gara yankan .shikenan Nafi,u nasan in da kado sa,a banza ma kake cewa ni makauniya,ina kuma da narasa hannu. "So kake in yanke in rasa hannuna ka koma kata gulma na ko,hmm." In bazaki iya ba kisanar dani da wuri,in nafita zan,aiko miki kub'ewar bayan fitar shi nasha kuka ina cikin kuka yaro ya shigo wai gashi inji Nafi,u,sannu yaro Allah ya taimakeni Khadija tazo y'ar Anty shema,u shara tayimun muna hira mukayi aikin yankan k'ubewar nayi tayi tayi na bata nak'i a na k'arshe na yanke jini zuba yaketayi babu abunda zai taimaka mun a gidan gishiri nasaka jinin ya tsiya tsaf muka gama aikin abincin jerawa nayi a kan abunda nasaba jerawa sai k'arfe biyar khadija tatafi komai tsaf ga mahaifiyar su takoya musu girki,ana kiran sallah mangari ba ya shigo nayi mishi sannu da zuwa ya amsa jinayi yanufi gun abincin sai da ya k'oshi kafun naji yace"amma gishiri ya so yayi yawa bake ganine?"kasan bana gani da gangan kakeyi mun wannan maganan amma naci banji abunda kafad'a ba,kodai santi ne nafi karuwar ka,iya girki ne shiyasa kake yin haka"ayya kekikayi girkin nan kuwa,ninayi har na yanke. "Hak'uri zakiyi aikin kenan nagidan miji akwai lada ,takaici na shine ko sannu bai cemun ba" yauwa Nafi,u zanje asibiti awu gobe kaga cikina ya kusan shiga wata takwas,gobe sai karaka ni,amma bakida hankali nine zanrakaki,gun likitotin ki su zageni shegu"yanzu mai sukayi maka,kemafa zan d'ura miki a shar ,babu inda zanje sai dai in rakaki bakin get ko kuma in sa beby tazo tarakaki. Tsabagen takaici shiru nayi washe gari nayi wanka nasaka hijabi muka tafi,asibiti ,muna zuwa ya nunamun Get gashi munk'ariso kitafi zanjiraki ganan Beby kije ta rakaki tsabagen kuttu kasa magana nayi"yanzu da wannan figaggiyar kazomun a she mu,uku mukazo shiyasa "banason magana kiwuce kawai bansan dawa nake tafiya ba nadai tambayi wata yarinya naji tana wak'ar sangaya nace tanunamun d'akin awu tanumun ta rakani, ina zaune daman mutum biyu ne har layi ya,iso kaina na tashi nashiga bayan anyi mun tambaya na amsa nabawa likitan " wannan y'ar uwarki ce? "waye likita gatacen tare kuka shigo" Budurwar Mijina ce "banga neba " shiyace tarakoni dancin fuska ,bakomai kita hak'uri duk zaizama labari in sha Allahu zaki gani tunda akan girman ki yasame ki,amma bantab'a jin irin wannan ,abun ba gaskiya"dayasan hakane dayace a kawo miki k'anwarki"ya hana kowa rab'ana amma yana gasamun Aya a hannuna,makanta mungun abune nasamu nakaso tunda k'uriciya ta,tunda ko haihuwa banyi ba . Shawara tabani nayi mata godiya nafita,a she tare muke tafiya har muka,iso ,sai jinayi Aisha tace"gaskiya my love Anty Zainab munafuka ce ,shigewa sukayi itada likitan sukata zagin ka"wama kike da suna Aisha ko toh kisani bazan tab'a yadda kiyimun sharri ba sannan kiji tsoron Allah yaushe muka zageshi,ni da bansan kinje wajen ba,In sharri ne junin ki,Allah zaiyi maganin ki,tafiya ta nafarayi cen natari abun hawa nayi mishi kwatance bansan in dasukayi ba nabarshi a wajen shida ita natafi,gida. Zuwaira Sadiq kadawo e my zuwairana nadawo sannun kodai office d'in kaje ne? "Ke banason tambaya " yauwa wata tazo neman ka"waye ce tace in baka wannan warware takaddan yayi . *kasani ni zara,u ina d'auke da cikin ka na wata hudu kamanta dani bayan kagama da rayuwata**kasa *mahaifina ya koreni sannan ka koma zaka b'atawa Fatima rayuwa wallahi Sadiq mota ne zatayi ajalin ka sannan kazo kayi auren ka toh kasani in ma masallaci ka aura toh zanfitar da ita yadda kacutar dani** *wannan shine shedar cikin da kayi mun sannan kagayawa matar,ka zandawo gidan ka da zama har sai na haihu* Ina kusa da shi na karanta tsaf"me yafaru ?"wannan ba,abu bane daya shafeki"Sadiq kenan ai duk abunda ya sameka ya sameni naga ko yadamu yayi shiru babu a laman damuwa a ranshi,kai maza wasukan basuda imani ,in natina da kowa yak'ini saboda Sadiq gashi halayyan sa sai, bayyana yakeyi,girkin da nayi yací yana gamaci naga ya shiga wani d'aki yafito a she shishar ya d'auko ya sha yana gamawa yajiyo"nifa inason hakki na"bakaji abunda likita yace ba?"naji kinsan nima ma,ikacin kiwon lafiya ne,"kibani babu abunda zai faru,kinji dan rashin hankali haka nabashi kaina ga jaraba ne da shi,muna jin dad',in mu a kata buga mana Get yatashi yasaka jallabiya yanata a shar yawuce yana bud'ewa Zara,u ne da akwati guda biyu ...✍️ Maman Khairat ce [11/8, 20:47] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️1️⃣9️⃣⏭️2️⃣0️⃣ Zara,u "mekuma yakawo ki dan Allah ina kika tab'a ganin anyi haka kanki d'aya kuwa?" In ma kaina uku ne ina ruwanka dani. dan Allah matsamun ko in mankad'e ka banza d'an a kuya Wanda bai San mutunci ba wallahi zanyi maganin ka mu bariki ba komai bane a wajen mu . Tsayawa yayi yanata kallon ta har tashige Zuwaira sai ganin ta tayi"kingani ko nabaki mamaki kenan ,kinmanta nagaya miki zandawo gashi kuwa ,tunda nake bantab'a jin mai irin halin Zara,u ba taya za,ace mutum da hankalin shi ya tsaya yin abu kaman dabba meyafaru "karfa ki tsaya yin tinanin da bazai kaiki ko,ina ba yunwa nakeji kinsan abunka da korarriya karkiga laifina in kece haka zakiyi .tashi tayi tashiga d'aki ta,ajiye kayanta tafitoh tashige kitchen tad'ebo abinci tadawo tafara cikenan sai gashinan yashigo yazuba mata ido abun duk yadame shi" ya kazuba mun ido kanata kallo na"ina kallon jakantan kine "ba laifina bane na d'anka ne kasan tunda nasamu cikin nan cine dani sosai " kigama kificemun daga gida dan bazan tab'a had'a macen sunnah dana banza ba kisani da kyau tunda ke haka halinki yake" bari kaji Sadiq in kaga nabar gidan nan toh nahaihu na ajiye maka d'anka ne kawai in kuwa ka ,koreni wallahi barin garinnan zanyi in kaika gun *hisba* "yanzu kinsa matana kuka matsamun d'aki yanufa yasameni inata rusa kuka mai d'aci " Zuwaira "karka kuskura kakira sunana banyi wata uku ba duk abubuwa sai faruwa sukeyi a she zancen Zara,u gaskiya ne ?" hakane amma zan gyara komai kiyi hak'uri "wallahi nayi dana sanin auren ka fuska biyu ne gareka shege mungu" yanzu nikike zagi Zuwaira kinmanta halaccin da nayi miki toh bari kiji karkiga ina lallab'anki zanyi miki a ,bunda baki tab'a zatoh ba sannan ina mai umartan ki,karki kuskura ki shiga harkan Zara,u dan zata baki mamaki zansan yadda zanyi zamubar gidan in taga bamanan ai itama zata tafi ,afuwan tawa matar sadiq. "Shikenan banason abunda zairaba mune kasan ina sonka,ki shirya in kaiki gida da dare " da gaske?" da gaske mana",zan bata wancen d'akin tazauna tunda akwai katifa da komai aciki"kinaso a kai mijinki kotu ne ?"aa mubi komai a hankali . Lallab'ani yayi nayi shiru sai yanzu nasan yarinta ke d'awainiya da ni taya Sadiq yake cin galaba a kaina banfitoh ba sai da nayi sallah kafun nafitoh. lokacin falon babu kowa aciki kallo na kunna ina kallon ne amma zuciya na ba,anan yake ba futa nayi a she Sadiq yana d'akin da Zara,u tashiga sai jin magana nakeyi"kiyi hak'uri Zara,u kinanan a gidan nan ai nikin taimake ni dakika zo kinsan ked'in daban ce zak'in ki yawuce in furta shi a baki na ,babu abunda zan saurara nizaka yaudara"meya kaika gun Fatima ?naje nemanki ne bayan kin gujeni shine nace bari naje tambayan ki,amma duk bayan kwana biyu sai kaje?"e duk bayan kwana biyu sai naje dan tabani labari "bayan Baba ya koreni naje k'auyen su wata k'awata ne nazauna ita ma mahaifin ta yakore ni bayan munyi mishi k'arya a kan mijina ne yagudu ya barni a kan y'an uwan shi zasu kashe ni daga baya yagane yace in tafi shine nake zama a hotel wani yacemun a unguwansu kayi aure bayan daman ya sanka. Shikenan mekike buk'ata ?" kayan shayi nakeso zankawo kisake jikinki dan Zuwaira batada d'and'anon da kike da shi ina rage zafine kawai dan babu yadda zanyi in ci kud'ina kawai. Da sauri na koma nazauna a falo ina ta karanta wasik'ar jaki Wanda bashida lokacin k'arewa "ina kajene kace zaka kaini gida ", naje in lallab'a Zara,u in yimata da bara sai in gudu " d'auko hijabin ki mufice "kabari gobe muje" amma naji kace mata banida d'and'ano yanzu har nakai haka a gareka bafa matar kabace karuwan da kayiwa ciki ne kace tafini daraja a gunka"Zuwaira duk a cikin da barane kawai"sai da safe"ki tsaya muyi hira mana"kaje gunta yanzu matanka biyu ne zaka,iya zuwa gun duk Wanda kake da buk'atan ta shikenan . ZAINAB Lokacin da nadawo gida nace wa mai mashin yajirani nashiga na d'auko kud'i naba shi,yatafi nashiga naci kukana cen dabara yafad'o mun nafita nasaka a ka nemamun mashin yakaini asibiti na koma gun likitan da ya dubani a kan matsalan ido nayi sa,a yana ciki babu kowa na shiga cikin office d'in "Zuwaira kece nice " ya idon da sauki "likita dan Allah a wani gari kake da zama ?" a potiskum nake ina wajen asibitin Jan kwano "Allah sarki " me yafaru "game da idon nawan ne" matso a duba bayan ya duba ya ce" har yanzu idon a rufe amma da alaman nasara,kina amfani da maganin da narubuta ne ?"bana amfani da shi bansan in da ya,ajiye ba ,shikenan mijinki bayason ki gangan jikin ki ya aura "banaso in dinga fad'an sirrina amma kai likita nane sannan yayana ne zangaya maka,tundaga ranan da makanta ya sameni, nagaya mishi komai. " kiyi hak'uri zan taimaka miki sannan bari nakira likitan kigaya mishi abunda kikeji,kiranshi yayi yabata wayan duk matsalan idon nagaya mishi"da alama zaki gani zanrubuta mishi magani kusiya in sha Allah komai zaizo da sauk'i dan yace jijiyoyin idon bai mutu ba "nagode sosai Allah yasaka. " zai rubutoh magungunan sai a siyo "ga wannan kud'in dubu talatin ne zanbaka in ya rubutoh sai a siyamun" in bazan takura maka ba sai ka kawo mun "ba komai Zuwaira zantafi potiskum gobe matana ta haihu zandawo jibi ,in nadawo zanbi ta gidan naki,sai in baki" bakomai karma kaje zanzo in amsa kawai sai kayimun bayanin yadda zangane "amma da kintaho da Wanda zai San magungunan da za,ayi amfani da shi" zantaho da yarinya ko Anty na "nagode sosai amma bansan sunan kaba " Sunana Doctor D'anjuma "bari natara miki mashin kona kira mai mashin d'ina yakaiki "kinga yaga gidan naki,"sannan ga number na in wani abun yafaru ki gayamun in nakoma zanje gidan naku" nagode sosai Allah yasa ka "Amin ". Mai mashin yazo yabashi kud'i ya siyamun Abu a hanya Wanda zanci ,shima d'an amana ya siyamun yakaini har gida yajuya nabud'e gidan na shiga da alama Nafi,u bai dawowa Allah ya kyauta Allah ya taimakeni idon ya bud'u in huta makafi zanci gaba da basu kulawa duk yadda nake koda zanzauna banida ko sisine zankula da su. Nafi,u sai a na kiran sallah yadawo yayi sallama na amsa yasameni ina kallo,tunda bagani nakeyi ba inadai jin muryan in takama na dariya in yi zaman kad'aici ya dameni " ke Zainab meyakai ki ki kunna kallo keda ba kallo kikeyi ba?"amma dai inaji koda bana kallo ko. "Yunwa fa nakeji " kaje kadafa ko kace Aisha ta zo ta dafa maka in yaso sai ta kwana kayi mu,amalan aure da ita ko nake ganin zaifi "kut kina nufin bakiyi ba banyi ba sannan koda na dafa ma iyakacin cikina zanyi bandai kai .......✍🏿 Maman Khairat ce [11/8, 20:47] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MATA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️2️⃣1️⃣ "Zuwaira yaushe kikaji nafad'i haka ?" Sadiq kenan yau nice nazamo banza a gareka har kake gayawa wata bandace da kai ba. ,amma kaban mamaki bantab'a zaton zakayi mun haka ba "yau she zaka kaini gun iyayen nawa?" Zanfita ki tabbata kinkimtsa sai kisamoni a waje. "Bangane ba kana nufin tsoranta kakeyi kenan kodai bakaso ta sub'uce maka ne?" Zuwaira banason kina yawan maganganun da zai b'atamun rai kinji banason kizamo Mace mai yawan surutu ko babu komai kinada daraja aguna tunda duk y'an matan dana nema babu Wanda nakawo ta gida na sai ke, kedin ma tausayin ki nakeji sosai a raina. Nafice ina ganin shi sai da yaje gun Zara,u yafice bayan fitanshi narufe ko,ina nafita unguwar da yanuna mun a matsayin nan ne unguwar su na nufa natsaya a bakin k'ofar gidan maigadi ne yake tambaya na gun wanazo ?"nazo gun matan gidan ne "wacce a ciki Hajiya karima kodai Hajiya zulai ko dai ,amarya? a yadda ya fad'i sunan su shiya tabbatar min cewa matan guda uku ne " gun maman sadiq nazo"Hajiya Karima kenan ,kishiga tana ciki bayan nashiga mungaisa da mai aikin gidan nayi mata bayani gun Hajiya Karima nazo maman Sadiq nunamun b'angaren ta ,tayi nanufi k'ofar. Bakina d'auke da sallama nashiga cikin d'akin tabani izinin shigowa nashiga"sannun ki da zuwa ta gida lafiya shiru ne ya biyo baya cen naji tace"bangane kiba? "Matar sadiq ne" toh wani sadiq kenan?sadiq d'in ki toh nifa gacen nawa sadiq din yana d'aki yaushe yayi aure bamu sani ba,na girgiza dajin wannan kalman ,kardai Sadiq banan yanuna mun ba nikam nashiga uku na "baiwar Allah nan kuwa ya nuna miki dan Allah karkisa mahaifin shi yayi fishi da shi fita tayi takirawo matan gidan gidan kowa mamakin abun yakeyi an aika akirawo sadiq bayanan yafita mahaifin shima ya shigo a kataru a kaina kowa mamakin irin k'aryan da Sadiq yayimun komai nagaya musu " amma yarinya taya kika yadda har ya yaudare ki dan Allah ,fad'a sukatayi mun ,ana cikin magana sai ga sadiq din gidan ya shigo "yauwa Sadiq kaimuke jira kafitar damu daga wannan rud'anin " waye wannan?"kallona yayi bansanta ba bamma tab'a kallon taba,wannan daga ina?"wanine yanuna mata gidan nan a matsayin shine gidan su,sannan mijinta ne ya aureta,sunan kud'aya" taya dan sunan mu d'aya zaice nan ne gidan su,kifice mana daga nan ... [11/8, 20:47] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️2️⃣2️⃣⏭️2️⃣3️⃣ "Haba bawan Allah nashiga rud'u ne shiyasa kayi hak'uri banzo dan in shiga tsakanin ka da iyayen ka ba danni ma,inada nawa iyayen tsakanin muda Ku babu nisa nayi gamone da Halin maza . " wanda yanzu ina dana sani " "Koma mekika shiga kece kika jawa kanki ko in ce iyayen ki,meyasa basuyi bincike mai yawa ba watak'il kwadayin abun duniya ne yajawo miki da yanzu baki fad'a irin wannan halin ba " Wannan shine kashedi in ma had'a baki kikayi da wani mak'iyi na kisani Allah bazai tab'a baku dama ba,munafukai"ya isa haka Sadiq kabari tasamu nutsuwa sai tayi maka kwatancen gidan nasu da,in da mijin nata yake aiki nakegani zaifi"Hajiya bakisan yadda duniya tab'aci bane shiyasa kika fad'i haka."bana son jin komai daga gareta tafice kawai bakiga har Baban mu yabar wajen ba tsabagen bayason irin zance iri wannan . "Nagode hak'ik'a an cutar dani Allah shikad'ai zai yimun sakayya sai anji manku nagode" bazaki tafiba dole wani daga cikin gidan nan yabiki . Mahaifin sadiq d'inne ya yi magana"babu Wanda zai bita sai nida mahaifiyar ka,dan ban yadda da kai ba nasan had'a baki kukayi kàwai dan kurai namana hankali"Alhaji karkayi k'azafi a Sadiq dan kajuya mishi baya bazan tab'a yadda da wannan sharrin ba"ke kinga abunda kikajawo mahaifin shi yafad'a ko" Tunda ga cikin gidan mukahau mota har muka,shigo unguwar danake,"wannan shine gidan danake ga number wayata ,kuyi duk bincken da zakuyi ,amma karya gane naje gidan ku dan komai zai iya faruwa zai gudu yabarni sannan bansan suwaye iyayen shiba gani da cikin da bai wuce wata biyu ba koshi kanshi bai san da cikin ba,kuyi mun alfarma,zankwatan ta muku gidan mu, a fawari muke ,kusan kosuwaye iyayena . "Sauk'a kije babu abunda zai faru sannan bincike ne zai tabbatar da haka,muna tsaye naga mahaifin Sadiq yanufi wani shago sundad'e bansan mesuka fad'a ba naga yadawo" na tambayi sunan shi ance mun sunan shi Sadiq "kinci jarabawa na d'aya sauran ki uku . " nagode "shigewa gida nayi nashiga d'aki take zazzab'i ya rufeni har rufuwa nayi kuka nakeyi wanda babu wanda zai rarrashe ni" nake ganin duk maganan da Sadiq ya gayamun k'arya ce kawai ya shirya mun k'arfe hudu da rabi ya shigo,ina ganin shi ta windo ya shiga d'akin Zara,u cen yafitoh,ya shigo tundaga falo yaketa kirana jin shirun ne ya shigo cikin d'aki ganina yayi ina rufe ya yaye abunda na rufu da shi "ke lafiyanki inata kiranki shiru sannan baki kirani dan inzo in d'auke kiba?,jin shirun dayayi yasa ya tab'a jikina yaji zafi sosai" bakida lafiya ne? "e banida lafiya". Zainab Kusan mangari ba Nafi,u yadawo kamar yadda ya saba dawowa " sannu da zuwa nafi,u "yauwa shine kikayi zuciya kikataho ko?" zantare muku rayuwa ne shiyasa nataho,tunda wuni guda kukayi yanzu nasan kun gundiri junan ku"abinci fa?"banyi ba "ke mekikaci?"bansani ba",tashi nayi daga in da yake nafita" waje,ko kulashi banyi ba wajen kwana biyu ,yana fita na kulle gidan sai asibiti gun Dictador Danjuma nayi sa,ar samun shi "Zainab kece tafe?ya aikin kadawo lafiya ya masu jego"lafiyan su" ga magungunan "Anty shema,u kidinga ganewa ," wannan shane sau biyu a rana wannan kuma shafawa ne shikuma sau ,uku ne. [11/8, 20:47] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️2️⃣5️⃣⏭️2️⃣6️⃣ A kan idon wannan kuma d'igawa shima sau biyu "in kukayi amfani da wannan maganin in sha Allahu a cikin wata d'aya komai zai zama tarihi " mungode sosai Allah yasaka maka "yayana mungode " ba komai zankoma yau saboda hidiman suna "toh Allah yaraya . Haka muka fitoh muka wuce gidan Anty Shema,u" amma wannan likitan yanada kirki a likitotin yanzu ne har su d'auki wayanka kekuma har da bada sak'o "yanzu tashi muje gidan naki tunda kinsha maganin kowanne kinyi amfani da shi, zanje in nuna miki in da zaki,ajiye maganin dan kigane. Bayan mun,isa gida nine nake nuna mata in da Zata,ajiye mun dan in gane nayi mata godiya har girki tayimun kafun tatafi,naji dad'i sosai wayata naji tanata ringing naje na d'auko a she mamana ne"zainab ya idon naki?" da sauki "kinyi kusan haihuwa ne?" e mama nayi kusa shine kukak'i turomun kowa"ba haka bane Zainab ina tausayin ki,ranan munce walida,taje tayi sati biyu tazo shiga mijinki ya korota shine ran mahaifinki ya b'aci yace babu wanda zaije miki kinji dadili"tunda yace kitaho kinki zuwayayi fishi dake sosai . "Mama kuyi hak'uri nikaina bansan haka halinshi yakeba sai yanzu ,babu abunda bangaya mata ba game da Nafi,u" hak'uri zakiyi kinji karfa ki kulashi baisan meyakeyi ba ,Allah yabaki lafiya yanzu zainab kinzama makahuwa kenan"ba komai mama jarabawa ne wataran zaizama tarihi in sha Allahu . Haka muka gama wayar kowa nabegen d'an uwan shi,wato Nafi,u Allah zaisaka mun ya Allah kajarabi Nafi,u da makanta ko zaiyi hankali,Allah yasani tunda ina tausayin makafi sai gashi Allah ta d'auramun Allah kabani lafiya. Ina zaune naji muryan khadija takawo mun kunun gyad'a mamanta ta,aiko ta takawo mun "Anty mezanyi miki dan kar Abba Nafi,u yazo ranan ya had'u dani yacemun k'ar,in k'ara zuwa gidan nan in tayaki da aiki. " shi Nafi,un ne yagaya miki haka?"e Anty ,karki damu kiyi aikin ki sharane zakiyi mun gacen wanke wanke,khadija akwai son aiki haka tagama tatafi yau kam sai k'arfe goma yadawo nayi kaman banji shiba inaji yazuba abinci yaci yayi wanka yafitoh. "Zainab nabaki hak'uri kink'i hak'ura " daman Nafi,u inada kimane agareka nifa banza ne Mara daraja Wanda batasan komai ba sai fitina"haba Zainab "kayimun shiru Allah sai yayimun sakayya wallahi k'arshen ka bazaiyi kyau ba ,bazaka mutu da ido ba " ke uwata ne "naga mahaifiyar takama babin umarnin takakeyi ba ,"?" Kishiga hankalin ki ninafi k'arfin kiyimin walak'anci, mari yabani inata kokuwan ramawa babu tahanyar da zanganshi. Washe gari yak'i fita nikuma nak'iyi mana abun k'aryawa inaji yana waya da Aisha akan tazo tayi mishi girki ita kuma dan asara tace tana zuwa fita yayi dan yasiyo wani abu narufe k'ofar nazo nayi zamana takaici yana damuna kwana biyu banbud'e k'ofar ba ana uku ne naji anata muga k'ofar a she mahaifiyar shi ce.nazo nabud'e k'ofar tashigo"sannu uwarshi ke kikiya yenifa har kinyi nisa a rashin kunya kurufewa miji k'ofa ?"mama da kintamba yeshi budurwar shi yake kawomun tayi mishi girki ta,ta zagini yace tazo tayi mishi girki suyi wanki shine narufe k'ofar "ina ruwanki tunda ke ba,ido gareki ba" amma mama kokece bazaki yadda ba."yanzu nikike kwatance dani kincika mara kunya . "Na tabbata Nafi,u hak'uri yakeyi dake mekika nema kika rasa,kibarshi yayi aure kink'i keda mahaifin shi dayake goyon bayanki,ai tunda kece kikayi sanadiyar rabuwan zumuncin mu wallahi kinanan Allah zaiyi mun sakayya ,banza kawai sannan kibud'e mishi k'ofa ya shigo ,inaji Nafi,u ya shigo yadinga ina Mara kunyan nan take. Jinayi yarufeni da duka tako,ina " kai Nafi,u kabarta karfa ka kasheta cen nafad'i inajin muryan mahaifiyar shi tana cewa shikenan kayi kisa kaga jini tundaga nan bansake sanin in da hankali na yakeba a she asibiti a ka kaini kwana,na biyu inata zubar da jini akayimun aiki a kaciro yaro haihuwar wahala sai danayi kwana hudu kafun Anty Shema,u tasani itace akaina tagayawa iyayena da yamma naga mamana tazo itada k'anwata walida. Duk duniya babu Wanda natsana irin Nafi,u banason koda kallon shine ,hidima yaketayi har, aka kusan sallamar mu,a lokacin Doctor D'anjuma yazo "ya jikin da sauk'i Allah yabaki lafiya "Amin". " meyafaru naga fuskanki duk ciwo?"babu komai "muddin kin d'aukeni yayanki kigayamun gaskiya dan nasan wannan mijin naki" ka tambayeta dan mukam tak'i gayamana komai da,alama duka yayi mata"duka yayi mun har sai da jini ya tsinko mun "duka kuma a halin da kike ciki gaskiya bai kyauta ba da kinrasa ranki fa?" waye agun ?"mahaifiyar shine agun "tabb toh bazan tab'a yadda ba ya makantar mun da yarinya sannan yadinga diban y'anmatan shi yakaimata gida sannan yayi mata duka wallahi kotu ne zata rabamu da shi . " Mama mubi komai a hankali dan Allah karmu d'au doka da zafi"kasan Allah bazan yadda ba .shigowar Nafi,u kenan mamana ta d'auke shi da mari jikake tas dan zafine da ita sosai daman mahaifina ne ke tare ta"menayi miki dazaki mareni ?"uwarka kayi mun mungu macuci in ba rashin . Inani ba kadinga dukan ta sannan ni yanzu bada kai zanyi ba da uwarka zanyi auren ka ko dai auren kadddara banza kawai"sannan kasani hukuma ce zata rabamu da kai wallahi damunsan haka kake babu Wanda zai baka auren Zainab "wannan dakake gani d'an uwana ne ,sannan munbashi amanar Zainab agunsa in banda mahaifinta wallahi daka sakemun ita. . ************************************************** _________________Zuwaira Sadiq ina son zuwa gun iyayen ka tunda mukayi aure babu Wanda yazo sannan babu Wanda yakirani"ba yanzu ba munyi fad'a"fad'a kuma waya gayama ka,ana fad'a da iyaye ne?"ke wannan fa ba,abunda ya shafeki,bane"shikenan zanje gidan badai kanuna munba"muddin kikafita zanyi miki rashin mutunci,ganin Zara,u nayi tashigo"hmm zuwaira kenan badai auren dababu bincike kukayi ba zakigane tunda nakeda Sadiq bantab'a sanin inane garinsu ba yacemun a nan yake yaje yanunamun wani gidan kash a she basuma sanshi ba,ke sanasan in da mahaifin shi yake da nan zanje na haihu . "Sadiq kanajin abunda tafad'a kace k'arya ne " yama isa yace k'arya in muka had'a kai dake zamugano ko shi waye ya cenza gida yayi uku daga zaran mutane suna neman shi zai gudu gashinan ya k'arya ta"Zara,u uban waya shigo dake d'akin nan ?"ubanka ne Sadiq bakada sauran mutunci a ido na tashi yayi zai maketa"wallahi nafika rashin mutunci kai kanka kasan koni wacece ,tureta yakeyi har suka fita daga d'akin ,kifa kaina nayi nasha kukana. Sai gasu sunshigo,Zara,u cetayi magana"Zuwaira k'arya fanake timiki karki yadda da maganata"bakomai Zara,u ban yadda badaman hmm maza kenan...✍🏿 . [11/8, 20:47] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️2️⃣7️⃣⏭️2️⃣8️⃣ Zara,u kenan ba damuwa komai dakika gani da sanin ubangiji Wanda ya halicci shi ina yawan ganin cenji daga gun Sadiq daban daban amma harkan gabana nakeyi sai da cikina yacika wata biyar kafun nan yasani "Zuwaira yanaga cikinki sai girma yakeyi" e ciki ne dani meyasa baki gayamun ba?"bashida amfani dan kona gayamaka babu abunda zakayi bazan tab'a ganin farin ciki a kan hakan ba shine kawai."banason kihad'a cikinki dana zara,u shi d'an shegene wannan kuma da ubansa kinji ko. Haka na shirya yafitoh ya kaini gida ina zuwa Ba,a nafara gani muka gaisa Sadiq banga alaman sungaisa ba haka nashiga gidan shima yashigo yawani kawar da kai sai ummi nane tace "Sadiq ina wuni ya aikin ko kunya bai jiba ya amsa da lafiya. Tashi yayi yafita na bishi" meyasa kakeyiwa iyayena kallon banza naga in wancen laifin ne yawuce meye kuma"haka naga dama Zuwaira ga kud'in a dai dai ta "meyasa kake kulle Zara,u in zaka fita?" wannan ba,abun da ya shafeki bañe "shikenan . Komawa gida nayi irin karb'ana da ummi natayi gaskiya bai yimun ba dan bawani shiga harka na takeyi ba haka najure nagaya mata halin da nake ciki yakamata in ga halama tausayawa a gareta sai dai kash ko ajikin ta ,haka nadawo gida naga babu kowa k'ofar zara,u ba arufe takeba,cen naji yakirani na d'auka " kiyi hak'uri bazan samu daman dawowa ba yau tafiya gashua ya kamani zanje wani aiki ne. Mema zai yimun tunda bana yimishi amfanin komai tinani natayi da irin yadda iyayena suka shareni abun yabani mamaki kwana biyu sukayi sukadawo kuma atare dan yadda bayanan itama zara,u hakan ne. Washe garin dawowar su na shirya naje gun aikin da Sadiq yagaya mun acen yake aiki,bayan mungaisa da Ba,ana wanine d'an barno "Sadiq nake nema?" wani Sadiq ?wanine dayake aiki a nan d'an wani gari ne "a garinnan yake " a nan yace miki yana aiki "e " toh gaskiya babu wani Sadiq a nan dan nan garin amma bari nakirawo miki Sadiq din damuke da shi bayan yakira shi mungaisa nayi mishi bayani "kiyi hak'uri kin had'u da wani saurayi mayaudari ne shiyasa amma bamuda Sadiq a nan ,haka nanuna musu photon shi babu wanda yasan shi hak'ura nayi nafitoh ,kaina sai da ya d'au zafi sosai babu sukuni na koma gida,shi ma bannuna mishi a lamaba, ayya Sadiq badan gaba da fatiha bakuwa sai da yadawo yaci abinci kafun nayi mishi wani tambaya" ranan danaje unguwa nawuce gidan nan dakace mun gidan Ku,naga ya girgiza sosai "meyakai ki banace in har kikaje banyafe miki ba" wasa nakeyi maka,nifa da a yanzu Sadiq zai bani takadda ta danafi kowa farin ciki dan inje in gyara tsakanina da iyaye na ranan alamis Zara,u tatashi da nak'uda sosai kamar bazata rayuba amma nakira Sadiq yaki zuwa cen na d'auketa nakaita asibiti tasha wahala kafun tahaihu kash yarinyan tazo da matsala dan gurguwa ce ga hannun a k'arkace ,natsori ta likitan sai kwantar mata da hankali takeyi"kigayawa mijinki afita da yarinyan ko kano ne zata samu lafiya "shikenan bakomai kwanan mu d'aya muka dawo ko d'aukan yarinyan Sadiq bai yiba" Sadiq nizakayiwa walak'anci toh yarinyar ka nakashessha ce kasani hannu a karkace k'afa ma sai a hankali"toh ina ruwa na,in bakeso ki yasar ko kikai gidan marayu.. Zuwaira Har gida mama taje tayiwa mahaifiyar Nafi,u tas, kafun taji. sanyi a ranta hidima yatayi sosai har lokacin suna yayi ansha suna Wanda basusan ni makahuwa ce ,ba duk sunsani a ranan suna Aisha tazo"kifice mun daganan banason a had'amun kayana da na karuwan nan mama", wannan itace kishir wajen ?"e kifita kibari sai an auroki kafun in kuma cin abincin sunan ne yakawo ki gashinan. Da zuciya tafita shegiya kawai nasamu kaya kam mama tace zata tafi dani inje wanka gida ya hana ,walida a kabar mun dan Anty shema,u kullum sai tazo babu wanda nagayawa ido na yana kallo dishi dishi shiru nayi bayan suna da kwana bakwai nakoma gun Doctor D'anjuma nayi mishi bayani ya haska "gaskiya za,a dace dan komai na idon yananan kici gaba da zuwa sannan abokina gobe zaizo sai kizo ya k'ara duba ki Allah yamana jagora Amín . Farin cikin danayi haka nakoma washe gari naje likitan yadubani yarubuta wasu magungunan nabayar a Doctor nace yasiyo mun,ina komawa naji muryan Nafi,u " ina kikaje ked'in kinbar walida da jariri ?naje makwafta ne "makaryaciya karya kikeyi kawai kinje yawanki ne kawai daman a nace mun kina fita yau Allah yakamaki.. Yadda nake farin ciki babu abunda Nafi,u zai gayamun ya b'atamun rai ,shiru nayi da dare yaron yata kuka dan Moh'd kukane da shi sosai garin bashi nono nasamishi a hancin shi take ya ja nonon numfashin sa ya sark'e... Maman Khairat ce [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️2️⃣9️⃣⏭️3️⃣0️⃣ Da taimakon Allah dana walida komai yazama normal inata amfani da magungunan har mukayi arba,in ido na yanata bud'ewa kad'an k'adan Alhamdulillah, ina iya gane wani abu kad'an kad'an babu Wanda nagayawa hakan shiru nayi dagani sai Doctor D'anjuma . Haka na shirya naje gun Doctor "yayana kasan yanzu ina gani amma ba sósai ba " zakigani gaba d'aya ma kuwa "akwai wani k'auye mubi fusami acikin garin akwai wani mai bada magani zanso kuje garin dan wanine ya ke bada magani ruwa zaki wanke idon kida shi ,shikenan in har jijiyoyin basu mutuba in kuma badashi a ka haifi mutum ba. " Alhamdulillah yanzu yake nan zanje ko yanzu ma,tunda babu nisa kace za,a iya zuwa a dawo "dan bayan kai banaso kowa yagane ina kallo yayi tafiya kwana uku zasuyi kaga koda kwana daya ce koma yau zasu dawo banida matsala" mai mashin d'ina yasan gidan bari nakira shi yataho da wani mashin d'in sai muje zanrufe, office d'in "nagode cikin mintina kad'an mashinan suka zo yace nahau na d'aya na gyra goyon moh'd sosai suka kama hanya awa d'aya da rabi muka,isa garin malam audu mai magani yananan mutune biyu ne a layi har layin ya,iso Kanmu muka shiga. " meke tafe daku?"munkawo k'anwata ne tasamu matsala a ido maganin sauro aka fesa mata a idon "mugani zuwanayi gareshi yadubani yayi murmushi" ai kuwa tana d'an kallo ma"e da taimakoñ likitoti ne har buk'ata tabiya addu,a yayi yazuba ruwan zamzam a cikin wani ruwa ya wanke mun idon "in sha Allahu kwana kad'an zatagani" kamar yaushe ne ?"in sha Allahu kwana bakwai ko sati biyu sannan sauran maganin baturen kici gaba da amfani da shi tunda kinfara in da baki faraba zance a ajiyeshi kawai. "Mungode naji dad'i da,aka wankemun idon nawa tun agaban shi yace muje waje muhuta in munyi minti talatin sai mutafi ,kud'i Doctor yabawa mai maganin muka fitoh munyi kusan minti arba,in muka shiga yimishi sallama" mungode sosai ,Allah yasaka maka da mafificin alkairi "Amin" in idon yawarke gaba d'aya zakudawo amma ba nan kusa ba dan gobe zanje wani gari mai nisa kusa da nijar zanyi kusan shekara biyu,in kuwa ta Allah yakasance sai dai muce Allah yahad'amu da alkairi daman bana zama agu d'aya kowa ina son ya amfana da baiwar da Allah yayimun. Kud'i Doctor yak'ara mishi yayi godiya muka fitoh kusan mangariba muka,isa gida bamuda lokacin zama shiyasa nawuce gida dan babu Wanda yasaka abu a cikin shi nasamu walida tagama aikin ta tsaf har abincin dare tayi mana "Anty ina kikaje" naje sunane munsha suna" Allah ya raya" a ranan kasa bacci nayi dan farin ciki sosai washe gari tun k'arfe tara nafita nida walida munje munsamu Doctor bai fitoh ba ,muka jirashi. Wajen goma yazo nashiga "sannu yaya yauwa " ya idon da sauki dan yanzu kam yau natashi ina kallon abu amma bafa sosai ba "yanzu kayan jikinka fari ne a jikin ka tare da glass a idon ka" eye masha Allah su zainab manya kice za,a fara gani kenan Alhamdulillah "amma yayana koda nafara gani zannuna a jama,a banfara gani ba har sai nakusa cimmana burina kafun " ina so in koma inyi karatu a fannin lafiyan ido zanyi karatu mai zurfi,tunda shine burin mahaifina yanaso inyi karatu"babu komai daman nima yau abokin nan nawa yana zuwa zai gwodaki sai a yanka miki glass"amma banason in fara amfani da shi har sai nayi kusan komawa makaranta"kina nufin mijinki zai barki kiyi karatu ne?"zai barni kodai in barshi ba"mekike nufi? "Bakomai yayana " karfa kirama mugunta da mugunta"in sha Allahu bazanyi haka ba nagode sosai gaskiya godiya zanyiwa mahaifiyar ka,dan itace tahaifa mana kai mukecin moriyan ka,"Allah sarki nima nagodewa Allah dan banida k'anwa mace gashi mahaifiyar ki tahaimun "naji dad'i sosai " ya moh'd yanagun walida "zamuwuce " kita hak'uri wataran zakiyi alfahari da kanki, kinji . Haka muka fitoh muka wuce gida ,ko walida ban nunamata ina gani amma ba sosai ba a ranan da Nafi,u zai dawo kwalliya nayi mishi nashafa faran powder a fuskata nasaka sabbin kaya, ado nayi sosai nayi mishi shinkafa da miya kusan la,asar yadawo "sannu da dawowa " yauwa"wanka ya shiga yazo yaci abinci yakawo mana tsaraba sosai "koza,a aika gidan su mama" duk yadda kika gani "Aisha fa?" na aika musu "daman nasan za,ayi haka "yauwa ki shirya in akwai Wanda zaki gayyata ki gayya cesu nan da sati biyu zanyi aure mungama komai Gombe da mukaje anbani Aisha" Allah ya sanya Alkairi "amma kasani babu Wanda zangayya ta in sha Allahu auren ka bazai dameni ba dan ina shekara biyu a gidan ka kayimun kishiya sai me..[11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️3️⃣1️⃣⏭️3️⃣2️⃣ Zara,u "zanci mutuncin ki a bariki muka had'u bakisan koni waye ba zanyi maganin ki." Wallahi Sadiq memaga nina sai Wanda ya halicci ni amma bawani sauran Allah bani ba. Tunda sukafara shigewa d'aki nayi ko ajiki na nabar su,babu abunda yafi tsana samada yarinyan da Zara,u tahaifa ya tsane ta bayason ko kallon ta baranta na a dangan tashi da yarinyan a matsayin y'arshi ranan suna bamuga kowa ba ko baru bai yanka ba sai nine nabata dubu sha biyar tasiyo taure ta yanka "nagode zuwaira amma wani suna zansaka wa yarinyan dan bawani d'aukan yarinyan ba balle yayi mata hudu ba,haka nafita nabawa wani yaro ya yanka bunsurun ya nemomana mai fid'a . A ranan ko agidan bai k'wana ba yawuce gashua bansan ina yake zuwaba,kuma kwana biyu yakeyi ya dawo sai da mukayi kwana hud'u kafun yadawo .sannu da dawowa nakeyi mishi ya amsa inna ga yarinyan tausayi take bani haka Zara,u Allah ya d'aura mata son yarinyan tundaga yanzu a she yarinyan idon ta ajuye yake " ke Zara,u ga kud'i dubu d'ari da hamsin kud'auka kifice mun daga gida keda wannan aljanar d'iyar taki. "Babu in dazan fita har sai nayayeya yarinyan nan" wannan kuma keya shafa kud'i ne dai bazan baki kije nemawa aljanar yarinyan nan ba" shike nan Sadiq ashe kai mayaudari ne maci amana satin mu ,uku yarinyan sai kumbura takeyi kullum cikin kuka Zara,u takeyi ranan karyawa mukeyi wani yaro ya shigo wai ana magana da Sadiq"kaje kace waye yaron ,yakoma "wai ance Sadiq ne,inagani yafita,likacin da Sadiq yafita bai ga mai neman shiba har zaijiyo sai yaji" karfa kakoma fitoh wa Sadiq yayi daga mota "nine kagane nine?" bansan kaba"nine Sadiq Wanda kasa mahaifina yake gaba dani menayi maka kacutar dani . Kaje kanunawa matarka gidan mu kahad'a mun ,gobara waye ya aiko Kane?"kodai kunhad'a baki dawani ne,matar ka tazo tacutar da zuciya na bantaba gujewa mahaifina sai yau "naji duk abunda yafaru,jikin Sadiq yayi sanyi" muddin kanaso kar hukuma tashiga toh kacewa matarka tafitoh muje"taya zanhad'a jini da bunsuru irin ka,shigowa ciki yayi yace in shirya zamuje unguwa a motar Sadiq mukaje har gun mahaifin Sadiq mukaje muka bashi hak'uri "yaro duk abunda zakayi kasan zaka koma gun Wanda ya halicce ka, nasiha yayi mishi tare da gargad'i . Muna cikin tafiya naji ya tsaya" meyakai ki gidan danace karkije?"saboda nagaji da cimun mutunci dakakeyi da kuma rashin mutunci " yau sai kagaya mun a wani gari kake?"kibari mu k'arisa gidan kinji ko. A ranan babu kalan magiyan da banyi mishi ba amma ko,kulani bai yiba,muna bacci naji yatashi,na d'auka wani abun zaiyi shiyasa ko damuwa banyi ba a she d'akin Zara,u yanufa zaije ya shiga Zara,u akwai nauyin bacci ,jin shirun danayi ne nabiyo shi a she Nusaiba ce yad'auko zai kashe ta, tsakar gida ya fitoh da ita zai murd'e mata wuya har ya kasheta bansani ba na haska wutar tsakar gidan nayi ya tsorita tsabagen gigicewa ya kasa tantancewa nine ko dai Zara,u ne ko ni. K'arisowa nayi "Sadiq mekayiwa nusaiba yarinyar da batawuce sati hudu ba.,wani rashin imani neda kai , mace tad'auki ciki na watanni,zuwa yayi yarufe mun baki,ya kinkimi yarinyar yakaita gun shinfid'ar ta yadawo d'aki banda karkarwa babu abunda jikina bayayi harwani duhu ido na yakeyi"ayya Sadiq bad'an mafiya bane kodai d'an yankan kai.. [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZ A 🌸🌸🌸🌸🌸 *Mallakar Maman Khairat marubuyar Gidan marayu Halacci ne,y'ancin mata,ina mafita sakayya Aminatu 'D'an Adam butulu nida haidar akula damu namiji k'arin kunama.* 🅿️3️⃣3️⃣⏭️3️⃣4️⃣ "Zuwaira kirufa mun asiri dan Allah karki gayamata nine nakashe yarinyar nan pls" muddin bakason duniya ta sani sai kagaya mun inane asalin garin Ku"garin mu gashua ne nibad'an nan bane aiki ne yakawo ni nan "ranan naje gun aikin Ku ance babu maisuna irin wannan mekake nufi ne ?" banason gaya miki in danake aiki karki gane yawan abunda nake samu sanin kankane kud'in ka baya gabana bakaga iyayena sunayimun duk abunda nakeso ba ashe su masu arziki ne tunda sunfi k'arfin damuwa ta "hakane dan dai bakisan koni wanene ba mu uku iyayen mu suka haifa nine auta babu kalan matan da bana tarayya da su amma banida cutar zamani nan saboda kare kaina da nakeyi ,abunda bakisani ba iyayena basu San nayi aure ba Wanda natura gidan Ku ba iyayena na bane siyansu nayi " innalilllahi yanzu Sadiq shiyasa ko dangin ka bantab'a gani ba"kiyi hak'uri sai kin haihu zan kaiki. Kodai ka kashe mun abunda na haifa ba,nayi kuka sosai amma nagode wa Allah da ya bayyana mun gaskiya "yau kam nasan Sadiq halin mu ya banbanta dashi har asuba tayi nayi sallah cen nakwanta amma bacci yagagara babu abunda nake gani sai lokacin da natarar da hannun Sadiq a wuyan nusaiba nazata bai kashe ta a she yakashe ta rayuwa kenan shikenan fa duniya a haka naketa tinani har k'arfe bakwai na safe7am naji anata buga k'ofa nayi kaman bacci nakeyi,na tasheshi " katashi aikin da kayi ne akeson gayamaka ,kije mana amma fa karki rikice kinji nufar k'ofar nayi sai kuka nakeji sosai ,nabud'e "Zuwaira kizo ki taimaka mun Nusaiba bata numfashi . "Wani irin bata numfashi kenan bari nataso ubanta yazo muje muduba,danni bagane mutuwa nakeyi ba,tashinsa nayi sai da ya saita kanshi yafito a gigice muka nufi d'akin tab'a jikin Nusaiba yayi cen ya d'ago kai " kiyi hak'uri Allah takarb'i abinshi tarasu wani ihu da Zara,u tayi kuka tafashe da shi sosai tayi kuka"shikenan kahuta yanzu yarinyar batada rai kaga bata kiraka baba ba."wani irin magana kike ,kun,iya wankan gawa ne ? Nine nace nikam na,iya an koyamana a isilamiyya amma kanemo wata tayi mata fita yayi yasanar da mutane y'ar uwarshi yarta tarasu yatafi siyo likkafani akayi mata sutura a ka kaita gidan ta na gaskiya. Allah yajik'an ta da rahama ya gafarta mata "Amin" Kullum kuka Zara,u keyi sadakan uku akayi kowa yawatse babu Wanda ya zomana gaisuwa sai abokin shi moume shikad'ai yazo mana shima anan unguwar suka had'u da shi . Abunda yafi bani mamaki ganin jikin Sadiq babu alaman nadama a tartare da shi ko ajikin shi kamar kaman kadan gare ya kashe ko maciji kwanan mu bakwai babu macen da tashigo mana cikin gidan nan"Zuwaira ayya ba Sadiq ne ya kashe mun Nusaiba ba?"meyasa kikace haka?"naga tsanar da yakeyi mata yayi yawa ne shiyasa nace kodai shine ina zargin shi"karki zargeshi nake ganin baisan da wannan zancen ba banaso kuta rigima "kitura mun photon Nusaiba Wanda suke wayanki " shikenan zantura miki in Sha Allah Zara,u ta sunkuyar da kai muna zumunci da ga cikina sai girma yakeyi kaman yan hudu ne a cikin na,Sadiq ne yashigo " Zara,u yaushe zaki tafi ne ?"sai nayi wata uku zantafi "saboda me ?" Saboda haka naga dama shikenan zamuyi tafiya da matana dan haka yazamuyi da kene?"kutafi kayanku amma kasani k'afana k'afarka babu inda bazan bikaba"kinaji da masifa kince ciki ne naga kin haihu ko. Zainab Shirye shirye aketa yi saura kwana biyu bangayawa kowa ba gadama Anty shema,u tayi tafiya sunbi mijin ta IMO state soja ne daman ,gashi ana hutu,walida nasaka nace tayi mana girki muci abun mamaki ana saura kwana d'aya bikin ido na yabude tashi nayi naga ina kallon komai nayi murna na tabbata addu,ar danake yine Allah ya amsa ga taimakon bayin Allah salihan bayi na manta har tsalle nayi nayi ihu sai da walida tashigo ta,tambaye ni lafiya take nayi gun yarona na duba shi nasan ina da mungun kyau amma yarona niya biyo bai biyo mahaifin shiba bak'ik'irin da shi a ranan wuni nayi ina sallah dan godewa Allah tun a lokacin nasha Alwashin zanyi karatu da ya danganci lafiyan ido . ."Zainab gobe nefa bikin abinci da wani hidima agidan mu za,ayi tunda ke bagani kikeyi ba "bakomai Allah ya amince ga wannan kayanki ne nafad'an kishiya karkiyi mun sharri kice banyi miki komai ba" bakomai an gode yafita walida ce tajawo akwatin taduba zannuwa uku ne sai shadda sai les guda biyu sai tarkace"Anty wannan shaddan tayimun kyau"kid'auka da les d'aya ki,ajiye acikin kayan ki "duk wannan nawa nagode kuwa sosai Washe gari aka d'aura auren Nafi,u Wanda yakashe kud'i dayawa sosai babu Wanda yazomun daga dangin Nafi,u sai k'anwarshi Asabe datake aure a bauchi itace ta shigo mun " Zuwaira kiyi hak'uri Allah zai saka miki kinanan wataran zakiji Kansu badai namiji bane batasan Halin maza ba"bakomai Asabe duniya ce yayanki ya cutar dani amma akwai Allah . Muna zaune da ita har kusan azahar sai mukaji shewa a she wasu matane suka kawo wani kayan"sannun Ku "yauwa " munkawo kayane zamu kulle k'ofar dan ba gani kikeyi ba kar asace kayan "gaskiya Ku kulle amma wani tsiyarce a ciki ke kanki kinga kayan dake b'angarena ba irin nakuba ne duk da ba kallo nakeyi ba amma nasan a gun dillale, aka siyo kayan ,tunda auren watane ya mutu kuka siyo mata, tas nayi musu suka fice Asabe ce tayimun magana" kinyi mun daidai shegu ba . Da dare suka kawo amarya sai habaici sukeyi ko kulasu banyi ba nayi shiru kayana munata hira da walida da Asabe dan har aka kawo amarya bata,tafi ba a she kwana zamuyi walida tadafa mana abinci mai dad'in gaske inaji suna shewa naji dad'in da Nafi,u yamun band'aki a cikin d'aki na ,nayi murna sosai kuwa,banma fitoh ba sai washe gari shid'in ma Asabe ne zata je gida nafitoh rakata najiyo . Kwanan amarya d'aya wasu mata suka kawota suka rufe mata fuska"uwar gida ga amarya "ina son kuyi zaman lafiya kuhad'a kai kubawa kunya a mijin ku,magana nafara" amarya dabaki rufe fuskanki ba dannaji ance fuskarki arufe keda kikezuwa kiyi mishi girki Ki,wanke mishi k'ananan kaya kikai kusan sha biyu ya rakaki bana tsanmani baki tab'a kwana agidan nan ba tunda ba kallo nakeyi ba nasan kinsan fuskana nine dai bansan naki ba."ba komai Allah yabaku zaman lafiya sannan kuyiwa d'iyarku kashedi karta kuskura tashiga harka ta dan babu kalan abunda batayi mun ba,amma kisani ko baki zauna a gidan ubanki ba saboda talauci kinzau na a gun y'an tuwo tuwo kin koyi bariki,sannan wannan k'artin dan nasan gidansu basu kad'ai ke zaune ba. "Haba yarinya daga kawo yarinya shikenan kidinga jifanmu da mungayan kalamai ,tsaki nayi natashi daga parlour nayi cikin d'aki da lalumai a gabansu in babu kowa kallon komai nakeyi . Tashi sukayi suka fice an watse am barmu daga ni sai walida sai Aisha hidimar mumukeyi nayi abun karyawako kai musu banyi ba inagani yad'au abu yafita siyo musu abinci nikuwa ko ajiki na namiji na miji k'arin kunama na maman Khairat littafin da yahad'a halayyan maza daban daban. Ina ganin yadawo ya harari b'angaren mu bayan sun k'arya ne ya shigo" yanzu Zuwaira kishinki har yakai kigayawa dangin Aisha magana sannan kihana Aisha abun karyawa?"ita d'in uwata ne ko meye d'ina dakake danganta ni da ita?"badai ta,iya girki ba toh tashiga nata kitchen d'in tayi kodai babu komai aciki ne kabi kadameni Aisha zatazo tau yanzu kam munhuta ko girki kuma tayi nata zanyi nawa koda baka ciyar daniba kasan nanda shekara biyu bazan cinye abunda iyayena suka kawo ni da shiba ko...✍️ Maman Khairat ce [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️3️⃣6️⃣⏭️3️⃣7️⃣ "Zainab meyasa kincika yimun gori ne? "Sanin kanki ne in har namiji yana zuwa da kayan gara wallahi babu abunda zai hana,ayi mun ko. " banga a laman hakan ba gaskiya muddin za,ayi haka da anyi shine da wuri mungani magana nata gasami shi har yayi zuciya yafita inajin yanata rarrashin Aisha Wanda takasa ta tsare a waje d'aya kullum sai yafita ya siyo mata kayan karyawa da narana haka yaketayi abun duk yaban dariya,. Kwanan ta bakwai tafara girki a ranan yafita yasiyo kayan abinci nima natubure sai ansiya mun dolen shi abunda Nafi,u bai saniba cine da Aisha dan mahalin su d'aya in tazubo abinci sai yace mata dawa zasuci sai tace ita d'aya zataci ,tsawon sati guda babu abunda ya shiga tsakanin su da Aisha kullum cemishi take bata sallah tana period sai ya barta, akwai ranan da yace mata"Aisha nagaji da irin halinki na auro kine dan kizamemu katanga daga fad'awa zina na biyu kuma kar,in jefa rayuwata cikin aikin dana sani sannan in banda matana tasamu matsala mezaisa in ce zanyi aure ina yiwa zainab so mai shiga rai"dakata Nafi,u taya zaka dinga yabon wata makahuwa a gabana metafini in dan hakane toh nagama,tun da sukayi rikici batada wani sukuni ko kad'an duk a rikice take da dare dawuri yadawo dan ma,a lokacin ranan girkin tane. Kash sai dai ansamu matsala Aisha bata wani kawo darajan ta gidan taba ta tarwatsa darajan da Allah yayi mata "kitashi munafuka nizaki cuta a she kigama tanbad'ewar ki a waje gune kaman a saka k'aramin tab'arya duk rami taya kika bud'e haka meyasa baki hana zuciya na amince da keba ?" Karki kuskura kice zafi kikeji zafin uwarki shegu dangin azzalumai kingama tanbad'ewar ki a layi shine aka kawomun sauran kitashi kifice mun wallah kan rago da babu komai a dafa yafiye mun ke sau d'ari shegiya tashi yayi yayi wanka yafice wajen sha biyu na dare yanufi b'angarena yata buga k'ofar "Zainab kibud'e mana dan Allah " meyafaru zan kwanta a d'akin kine taya kenan yaufa bakwana na bane ko kamanta kace sai nayi sati bangan kaba kamanta ne? "Koma meye kibud'e mun " kasan Allah koda kwana zakayi sai dai kayi amma babu wajen kwanan ka yau da zakaje gun Aisha mekace mun?"kiyi hak'uri yau nine kakebawa hak'uri kenan lalle makuwa . Bacci nanayi ko ajiki na nakwanta,bansan meya had'asu ba nafito zan d'ebi ruwa dan band'aki na babu ruwa naji sunata hayaniya nawuce kayana nabarsu. Shiryawa yayi yafice yana fita tafitoh tanawani d'ingisa k'afa dan ina kallon ta har tak'ariso kusa dani"Anty kinada ruwan zafi kibani zan matsa k'afana "kinbani kodai kin,ajiye nine in dafa nida ba kallo nakeyi ba taya zangani tagama iyayin ta tatafi cen Nafi,u yadawo sai tsuka yaketayi ko kulashi banyi ba" Zainab wallahi nikam an cutar dani a she bazaura a kabani yarinyan nan tacuceni a she tashek'e ayar ta a gari uwarta y'ar tuwo tuwo ne ,ko kulashi banyi ba haka yagama surutun yayi shiru. "Yanzu Nafi,u yau she kayi auren ko wata bakayi bafa, shi ne kake mita,yarage muku" walida wanke mana wake kiyi mana alale kinji ko "toh Anty " dan Allah in kunyi Ku,ajiye mun "bakada rabo kaje kaci acen ,badai kace sai kayi wata ba . Na jenye gobe zandawo kiyi mun afuwa. Bayan fitan shi " walida kifitoh dan Allah kinji "gani " walida in nace miki ina kallo yau tsawon kwana hudu yazakiji"babu abunda zanji dan ikon Allah yazarci wasa"toh ina kallo amma koda kin koma gida karki gayawa mama ina kallo kinji in kinga mutane kidinga yimun magana da kalman ga M zanga ne kinji"naji Anty amma babu Wanda yakaini farin ciki"a ranan tare mukayi aikin na wanke waken mukayi alale, ko bashi bamuyi ba har Aisha tagama kwana biyun ta ya dawo "Zainab kishirya muk'ara komawa gun wancen Doctor koza,a dace kinji" Nafi,u karka damu nafison rayuwar makanta dan muddin ido na yabud'e zan iya rabuwa da Kai. "Karki fad'a haka Zainab ya matsamun haka nakira Doctor D'anjuma nagaya mishi yace muzo haka muka shirya muka nufi asibiti bayan munshiga cikin office d'in munzauna" hannu Nafi,u yabawa,Doctor "lafiya kuwa ?" Kayi hak'uri ka kwatanta mun asibitin zanje "sai dai kayi hak'uri idon yanzu bazai tab'a budewa ba kokad'an " meyasa "saboda ya dad'e babu yadda baiyi da Doctor ba amma Sam yak'i amince wa"in kanaso ta dinga gani sai am ,mata aiki a waje" kash Doctor taya zakace haka?. Lokacin da nayi maka tayi kanuna matar kabata da gata a wajen ka yanzu meyafaru kenan ?"wannan tsakanin mune kayi hak'uri "daman nasan rashin kunyar ka,dan haka kafice mun daga office kar,in sa ayi waje dakai...... Zuwaira " ki shirya zamuyi yafiya na kwana biyar zanje wani aiki ne "Zara,u fa?ina ruwanki kekika kawota,ni narasa wani irin zama takeyi in nafita gobe kibini sai muwuce tare kinji ko " naji haka akayi muka shirya Zara,u tana d'aki nafice "bamuje ko,inaba sai " *Lale* wani hotal ne acen jorisalam cen mukaje muka yi kwana d'aya muna tare ko fita bai yiba a rana na biyu ne " Sadiq meyasa mukazo nan Zara,un fa?"ni kuwa kanwar uwar kine "meyasa kake zagin uwata ne nikam metayi maka kake zagin ta, sirikar kace fa" ina ruwana ta dalilin ka na Santa "toh ki barni karki dameni kinji ko. Washe gari tun safe sai sha d'aya na dare yadawo ko kulashi banyi ba haka muka kwana,a she budurwar shice a hotel d'in kwana yake raba mana,nayi dana sanin auren Sadiq..... Maman Khairat ce [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️3️⃣9️⃣⏭️4️⃣0️⃣ Zara,u ce takirani "zuwaira ina kikaje duk na rasaki a gidan " kiyi hak'uri nayi tafiya nida mamana munje aure ne"ina Sadiq baya gidan ne ?"jiya ya shigo da rana mundad'e shine yake tabbatar munkinyi tafita "ayya nad'auka yananan " baya nan gaskiya shikenan yaushe zaki dawo?"sai nan da kwana hudu zandawo"Allah yakiyaye ki gaishe su . Amma Sadiq yacika mayaudari sosai taya zaice munyi tafiya amma shi yakoma kenan na tabbata har yanzu yanason Zara,u bai samu sarari bane kawai shiryawa nayi natafi gidan mu wuni bangaya mishi ba har zan hau mashin naga Ba,ana Wanda yake aiki a HMB "sannun ki kece Wanda kikaje neman Sadiq ko?" e nice meyafaru?"meyakawo ki gunnan kuma? ,nazo da mijina ne ”oh Sadiq kenan ko "kinsamu in da yake aikin ne,kice halinku d'aya kenan meyakawo matar aure nan bayan a garin kuke " bari nawuce haka nawuce gida nasamu mama tana kwance babu kowa a she ciwon k'afa ne kedamun ta"ya jikin bakida lafiya ne?"e banajin dadi ne mama kidaina fishi dani kinji kitausa yamun rabone yasa na auri Sadiq "Zuwaira bana fishi dake asalima tausayin kinakeji kinfad'a halin maza masu dafin macizai kullum kina raina ni uwace bazan tab'a fishi dake ba" kinsamu gidan nasu? "nasamu mama yarinyar da yakawo tahaihu yarinyar tarasu " ayya tama huta, tunda nayi aure sai yau muka yi hira mai tsayi nida mamana. Wuni nayi a gidan mu sai la,asar natafi lokacin Ba,a bai dawo ba lokacin da nakoma bai dawo ba haka muka yi kwana biyar Wanda banga dalili ba ranan dana koma nashiga d'aki , wani abun yaban mamaki kan gadan dana bari a gyare an hautsina mun shi ga gajeren wando amma bansan Sadiq da irin wannan ba ga siket na mace har dajini a jiki sai dana tsuguna tsabagen yadda kaina ya saramun haka na,tattara abunda zan,iya sauran nabari Zara,u tayi farin ciki dawowa ta "akwai abunda nakeson in gaya miki " meye ne"zangaya miki sai kinhuta . Lokacin da Sadiq yadawo bayan nayi mishi sannu da dawowa ya amsa "Sadiq wannan fa " mekenan gashi "ba naki bane " nikuma. Banawa bane ,tinani ya shiga yi lokacin da Safiya tace jini ya b'ata mata siket yace tawanke a she bata wanke ba dan shine ya Santa a matsayin mace "tinanin mekakeyi ?" Ina tina ina nabar takaddan dana bari a majalisa "ko dai kana tina karuwar da kakawo mun d'aki na kukayi alfashan ku ba ?" Ki matsamun banida lokacin tambayan nan naki Mara ma,ana har yajuya zai tafi"Sadiq muddin kacutar dani Allah ya,isa ban yafeba sannan ance mun kadawo gida kawuni mungu kawai"ka sakeni nagaji tunkafun ka kawo mun cutar da zata kasheni. ta tarwatsa mun rayuwa Ku kuna dayawa nikuma mu uku ne a gun iyayen mu kagani sannan mubiyu ne mata . ZAINAB Haka zaman Aisha da Nafi,u babu dad'i yata zuwa gun Doctor amma kullum cemishi yakeyi sai anfita da ni waje kafun "Zainab meyasa kikecewa na sakeki ne mekike nufi kina nufin kingaji da zama dani kenan" Nafi,u wallahi daban haihuba babu yadda za,ayi in zauna da kai sai da kaga Aisha bata kirkiba kafun zaka nuna inada amfani kamanta kacemun kayi nadamar aure na "kidai na tinawa kinji matsamun kaficemun daganan " ke dakata zainab makahuwa kinsan inada kud'in da zanyi aure koda mata biyu ne "kaje kayi mana sai me " kicewa walida ta shirya takoma tunda yaro yanzu watan shi shida"koba kace tatafi ba daman gobe zata tafi kuma tare zamuje in je kallon gida"ko kallon d'aki bazakije ba in kuwa kika fita karki kuskura kidawo kinji "nagode . " amma kasani in har natafi bazan dawo ba dan haka karubuta kabani dan fita ne zanyi kaga kace in nafita abakin aure na saki ne kenan. Tsabagen takaici barin wajen yayi yana fita Doctor D'an juma yakawo mun addimition nasamu gurbin karatu a Gombe nayi murna sosai dan nacemi shi mijina ya amince zanyi karatu nace mishi namakafi ne Doctor ya amince shiyasa yakawo mun . A ranan naji suna fad'a a kan yatura Aisha asibiti an tabbatar tanada ciki na wata hudu shikuma auren su wata d'aya ne "kigaya mun in dakikayi cikin nan sannan nawaye ko dai a wajen sai da abincin ne kikasamu ." kifice mun daga gida duka yayi mata sosai yakore ta. Zainab kingani ko kinga halin Aisha ko "ina ruwana kaida kakeda gud'in dazakayi biyu menene nawa kenan a ciki hmmm Allah shirye ka tunda bakada hankali baka tantance fari da bak'i kaga nima rabuwa da kai yazama dole agareni.... [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️4️⃣1️⃣ "Kiyi hak'uri bansan maganganun suna fitowa ba iyakacin su a fatar baki ne kiyi mun afuwa" wallahi Nafi,u bakaga komai ba in dai cin amana ne Allah bazai barka ba sannan in dai mata ne zakasamu dai dai dakai . "Haba Zainab karkiyi mun haka mana nine FA Nafi,u. Wucewa d'aki nayi nabarshi a tsiye yanata karanta wasik'ar jaki washe gari ko Magaña bai yimun ba yafice, muka shirya nida walida muka kulle gidan muka fita "tasha mukawuce munsa mu Saura mutane biyu muka hau cikin ikon Allah wasu mata sukazo motarmu ta,tashi . A wanmu d'aya muka,isa Allah ya taimakeni Baba bayanan sai mama " Zainab lafiya keda kikace walida zatazo meya dawo dake kuma"Mama nifa bazan tab'a komawa gidan Nafi,u ba koda kotu zata raba auren mu, wallahi bazan koma ba sannan abun da yafaru zai zamewa wasu yan mata masu rawan kai izina karsuyi soyayya mai k'arfi baya haifar da d'a mai ido . "Ya idon naki ?"sauke shi, in ganshi mijin da babu cefene gashinan ina kallon mamana, amma batasan ina kallon taba munata hira sai jin muryan Baba mukayi yashigo " Jummai ina kika ajiye mun takaddun da nabaki ?"aa Zainab kune tafe ya gidan lafiya kuce kunzo duba mu e Baba nazo duba kune tare da tahowa gidan mu ,banason auren bazan komaba"saboda me bayan sai da yanaka samunke "ki koma akwai Allah zaiyi maganin komai "karki damu dan Allah" . Baba zamuyi Magaña "Nafi,u baisan nataho ba dan Allah karkace inanan nagaji a makanta na har kishiya yayimun kullum kafun ayi auren zuwa takeyi sucimun mutunci shida ita dan Allah karkabari in koma ni karatu zankoma kayimun rai" Wallahi Zainab naji dad'in tahowarki daman ban d'auka miki mataki ba nasan zaki d'auka da kanki a yadda nasanki "amma karki damu ninasan abunda zanyi babu komai sai yau zansamu bacci mai kyau " nagode sai kadawo . Godiya nayiwa Allah nad'auka zansamu matsala da Baba a she cikin sauk'i abun yazomun haka har nayi kwana d'aya cen muna zaune muna karyawa Al,adan gidan mune dukkan mu ,muke karyawa ,kiran Nafi,u yashigo wayar mahaifina "Baba ina kwana ya gida Zainab tazo ne?" wace Zainab ?"na gidan ka "bangane mekake fad'a ba ina Zainab d'in taje kenan kodai unguwa taje ne?" tunjiya bata dawo ba "ganan walida baridai in tambaye ta " zankira ka,Baba yakashe wayar. [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️4️⃣2️⃣⏭️4️⃣3️⃣ Walida zakiyi waya da, Nafi,u karki nuna tare kukazo kinji zanyi maganin shi tunda shi Mara kunya ne zai shigo hannuna kuwa banza kawai. bari nakirashi yanemo mun yarinya tashine kawai. "Nafi,u ga walidan kuyi Magaña " ina kwana yaya,ina kikasan Zainab taje "nabarta a gida ita da moh'd nikuma da safe nataho jiya" toh batanan dan Allah in kinsan in datake kigayamun "bansani ba yaya dan ni bak'in k'ofa tarakoni " shikenan karb'an wayan Baba yayi "Nafi,u kakeda suna ko bari kaji in gayamaka wallahi duk in da yarinya ta take kanemo min ita maddin kanaso muzauna dakai lafiya kaji nagaya maka awa ashirin da hudu nabaka ka,nemomun yarinya,ta wallahi kotu ne zata raba mu da kai ,ina ganin mutuncin ta dakakeci ne yayi mata yawa tagudu ka makantar mun da yarinya sannan ka salwantar mun da yarinya . Yana katse wayar yakirani nazo" uwata ki kwantar da hankalin ki ,dan Allah kiyi zamanki har muga abunda Allah zaiyi kinji ko "Allah yamiki albarka . ZUWAIRA " Sadiq zanje gidan mune zanduba ummi na,batajin dad'i "keda bakejin dad'i e zanje uwace ita zanduba ta" in nace bazaki jeba fa"bakomai ,toh babu inda zakije kinji "shikenan amma wannan siket d'in yakamata ka kaiwa meshi ,shigowar zara,u ne ya katse mun magana, k'arisowa tayi gareni" Zuwaira gaskiya ke macece tagari nikam bazan tab'a yadda da halin Sadiq ba "ranan bakenan haka yazo yayi duk abunda yaga dama dani yatafi ,daga baya yakawo miki yarinya dabata wuce shekara goma sha takwas ba, yakawo ta siket d'in dakike Magaña a kai natane ita tabari dan naji lokacin da takecewa kayanta ya b'aci yace tawanke mungune Sadiq ya,iya jinye ra,ayin mace fuska biyu ne gareshi sannan yazama d'an iska bunsuru ne shi azzalumi lokacin da Sadiq ya dawo kulle k'ofa yayi yanzu kam fyade yayi mun tabbas yacutar dani nayi imani k'arshen ka Sadiq ba zaiyi kyau ba sannan wancen cikin san ra,ayi nane wannan fa mezance kenan" daman burinki kici gaba da barikin ki shiyasa kikazauna baki tafiba yanzu kinsamu abunda kikeso kingani .bansan lokacin da nazo na wankama a Sadiq mari da yaji haushi yadinga dukana jini yata zuba dukkan mu nida zara,u yayi mana duka mu biyu bai lura da jinin ba sai dana daina numfashi ban tsinci kaina a ko,ina ba sai asibiti tashi nayi naga da jariri a gefena ,Sadiq yana zaune "katashi katafi daga nan wallahi zan,yimaka illah mungu sannan tunkafun ka,kasheni toh kakawo mun takaddata dan batan tab'a zama da kai ba,ruwan dake hannu na na fincike natashi " Zuwaira kiyi hak'uri kinji "in ma bakin iyaye ke d'awainiya dakai shege" ina zara,u ?"kidaina zagina wallahi zanyi maganin ki . Babu wanda yazo dubani saboda babu waya a kusa dani wata ma,aikaciyar gunne tabani wayarta nakira ummi ,amma Ba,a yace bazata zoba "kiyi hak'uri Sadiq d'in yazo ya gayamana mahaifin ki yace babu Wanda zaije,nasha kuka hawaye yazamemun kaman ruwan fanfo kullum kuka nakeyi ranan suna babu Wanda yazo amma naga ya yanka rago a tak'aice mu biyu mukayi sunan mu babu Wanda yazo ko yayuna mahaifina yayi fishi yace nazab'i Sadiq a kanshi toh yabadani a Sadiq har sai nayi hankali,tun ina kiran ummi tad'auka yanzukam ko d'aukar matadai nayi kokad'an gashi bansan in da zara,u takeba har yau gashi duk zamanmu bata gayamun inane unguwansu ba. Kulleni Sadiq yakeyi nikaina bansan wani suna yasawa yaron ba kuma ban. tambaye shiba a haka nayi wata biyu ina zaune nata bincike har nasamo wasu takaddun Sadiq naga anrubuta Abubakar Tasi,u ,jindad'i nayi dan yau naga sunan mahaifin shi haka nata dubawa kozanga abunda yashafi Sadiq har zanmayar da takaddun sai najuyo naga CV shi nad'auka naga komai nashi nayi murna sosai matsalan guda d'aya ne sunan unguwansu da bansani ba shine kawai haka na mayar da takaddun nazauna yau sai nakejin farin ciki sosai. A kwai ranan dana d'auki wayarshi na duba kozan dace a nan ne nayi gamo da wani suna anrubuta babbar yaya cen kuma naga my sister a kwai wani number an rubuta my dear duka na d'auka na ajiye wayar kenan yashigo "Zuwaira mekikayi da waya na? nikuma,da zankira ummi ne amma nafasa ... [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️4️⃣4️⃣⏭️4️⃣5️⃣ Zuwaira Number da na d'auka a wayar sadiq nakira bayan yafita ringing biyu naji wani murya mai shigen na sadiq in badan nasan sadiq ba zan,iya cewa shine. sallama akayi daga b'angaren dana kira bayan mungaisa cen shiru ne yabiyo baya "sai dai bangane kowa yeba ?shiru nayi cen nayi magana" nasan baki sanni ba amma da yayar sadiq nake maga na ? wani sadiq kenan ?d'an gidan Alhaji Tasi,u "e nice lafiya kuwa?" Komai nagaya mata tun farkon had'uwar mu da k'aryan dayayi mun "kiyi hak'uri bamusan yayi aure ba sannan nasan d'an uwana bayaji amma bana tinanin abun har yayi yawa haka shifa d'an gatane taya zaiyi irin auren nan ayya gaskiya kike fad'a kuwa ?. " in baki yadda ba zaki iya zuwa kigani ko kiji bana nufan kowa da sharri sannan meye ribata in nayi miki k'arya dan Sadiq yarabani da k'awaye na da iyaye na niba zantab'a rabashi da nashiba Sadiq ya aikata abubuwa dayawa masu muni bana tinanin kunada masaniya akan abun da yakeyi "kiyi hak'uri anjima zamu kiraki nida su mommy kiyi mana afuwa amma Sadiq yabani kunya tunda zai iya sawa mutane daban suje mishi tambayan auren shi bayan yabar iyayen mu shikadai ne namiji a cikin mu amma sai rayuwar,tashi tazamo wani iri. Haka mukayi waya sosai mukayi sallama da dare suka kirani nak'arayi musu bayani maman shi tayi kuka sosai a nan ne take sanar dani aikin shi nayi mamaki a ce irin aikin Sadiq har yabarshi ya dinga aika ta irin wannan naci kuka burina bai wuce iyayena su ,soni ba su k'auna ceni suyi mun ko wani irin uzuri na tabbata so ne mai tsanani tsakanina da iyaye na ba kiyayya ba amma Sadiq duk yaruguza mun rayuwa k'awaye na ina alfahari da su amma yanzu babu Wanda yake kusantan rayuwa ta kaicun wannan mijin rabon wannan yaron nan ne yakawo duk wani fitina . Washe gari naji dad'i da safe k'anwar Sadiq takirani take sanar dani suna hanya yanzu sunyi kusan Bayamari naji dad'i nashiga kitchen dan d'aura musu abincin da zasuci bansan kosu nawa neba hak'ik'a Ba,a yayi gaskiya da yace in nemo y'ancina da kaina sunan wani littafi,y'ancin mata na maman Khairat labarin da ya tarwatsa tinanina hak'ik'a maza sundad'e suna cutar da mu Allah ya saka mana . Ina ganin Sadiq ya shirya zai fita"Sadiq in kafita zaka dawo da wuri ne?"yau ina da aiki sai kusan tara zan shigo gida"lafiya kuwa naga sai aiki kikeyi "hmmm yau zanyi wani abun mamaki ne zannu namaka wani abun da zai baka mamaki " toh shikenan k'arfe shida zandawo in sha Allahu "shi kenan adawo lafiya . Allah yasa " Amin" ZAINAB Kwana na biyar ko ganin Nafi,u banyi ba babu wani ziyarta yan uwana wajen yin bincikin,a kan b'ata na babu ruwan shi babu abun da yake da mun shi a ranan da na cika sati d'aya a ranan Nafi,u ya aiko da sako a bawa Babana. *Assalamu,Alaikukum nasan*daman kasan in da yarinyar ka take ko ,ince kasan in da taje toh ga *sak'o kabata ko kagaya mata ni Nafi,u nasake ta saki d'aya in banda lalura mezai had'ani da makahuwa in yi rayuwa cikin k'askanci ina mai ido Allah yabata dai dai da,ita in tayi* *takawo mun yarona .dan banason yarona ya taso a hannun kandiro Wanda basuda imani* Lokacin da Baba yake karanta mun wannan nayi bak'in cikin rashin mutuncin Nafi,u nasan zaiyi abun da yafi wannan dan nasan nafi,u gaba da baya .nayi farin cikin sakin nan nayi bak'in cikin zagin mahaifina da yayi hmm rayuwa sai da nak'ara sati biyu kafun na ce wa mama da Babana ina san magana da su "Zainab meyafaru kikeson magana da mu ? " Baba kazauna cen nafara magana "ka gafarce ni nasha wahala wajen neman magani sannan duk abun da nayiwa Doctor D'anjuma ba zan biya shiba shine sanadin warkewar ido na shine yayi komai har gun mai magani da yakaini yataka,rawar gani a cikin rayuwa ta dan haka bazan tab'a mantawa da shi ba." yanzu Zainab kina nufin kina kallo kenan?"nayi kusan wata guda ina kallo nacewa Walida karta gaya muku,nizan gaya muku da kaina yau gani a gaban ku cikin ni,imar da Allah yayi mun. Sannan zankoma makaranta dan kuwa nasamu gurbin karatu a Gombe shi kanshi Doctor nace mishi da sanin Nafi,u zantafi na nuna mishi yasan na ,warke shiyasa yasamo mun gurbin karatu . "Alhamdulillah nagode wa Allah " yanzu yazakiyi da yaron naki,gidan da zan zauna gidan haya ne akwai mai raino zanyi karanu a fannin lafiyan ido "natayaki murna mamana tsabagen farin ciki kuka tayi mahaifina tashi yayi ya rungumeni sosai munsha kuka muna cikin Magaña naji muryan Doctor ya shigo... [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: HALIN MAZa 🅿️4️⃣7️⃣ Naji dad'in ganin Doctor duk da bai san nadawo nan ba"Zainab yau she kikazo ?"nayi sati lafiya kuwa?"yaya labarin dai babu dad'i kokad'an ,Baba ne yayi Magaña"yarona a she kazama d'an halak din danake gayamaka a koda yau she mungode Allah yasaka da alkairi babu komai"gaskiya Zainab nayi farin cikin rabuwar Ku kobabu komai zakigane masoyin gaskiya"ya batun zuwanki makaranta dan mungama komai kece dai ,Babane yayi magana "jibi zata tafi sai dai ina son kibi a bunda addini ya tanada in har bakiyi idda ba toh kina cikin auren Nafi,u karki biyewa k'awayen banza dan zakiyi aikin dana sani haka mukatayi nasiha sosai Baba yayimun kafun yawuce gun aiki dan yau aikin dare. yakeda shi duk kanmu munata hira har Doctor yatashi tafiya. " har zaka tafi kenan ?"e zanwuce kinsan nadawo nan da aiki yanzu "da gaske kakeyi karabu da gari kenan har k'ofa narakashi" yayana yanaga kaman kana cikin damuwa tun da kazo. " kibari fitina matata takeji dashi kwanan nan narasa meye ne dalilin yin hakan "bakomai kabita a hankali kasan mata haka muke sallama mukayi yawuce kwana uku Baba yasiya mun komai duk abunda nakeda buk'ata nayi murna a satin nawuce makaranta. Bantab'a koda tinananin Nafi,u ba baya gaba na,a yanz. [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: HALIN MAZA 🅿️4️⃣8️⃣ Zuwaira Ina cikin zamana inata aiki naji wayata ,tana neman agaji nayi sauri nad’auko a she k'anwar Sadiq d'ince nayi mata kwatance nafito na gyara ko,ina kafun, cikin ikon Allah kuwa suka ,iso nayi musu sannu da zuwa muka k'arisa . Bayan sunzauna mungaisa nad'ebo musu duk abunda nashirya Mommy shine tayi magana"ina yaron ?"yana bacci bari na tasheshi ina shiga d'aki a she yatashi na d'auko shi ,gashi "ikon Allah kaman Sadiq yana yaro ko wannan yaron ya,isa ya tabbatar mun ,akan Sadiq d'ina kike nufi " hajiya Sadiq d'inki shine Wanda nake nufi " ,toh Allah zaikawo shi gidan nan in sha Allahu zai dawo ya sameni "kigaya mun duk abunda Sadiq yakeyi kafun yazo"Sadiq yarabani da kowa nawa yakawo wata gidan nan har kan, gadona bayan nan yakawo wata,tahaihu sannan yabi yakashe yarinyan yace karna gayawa kowa.tuncikin yarinyar yana wata hudu har tahaihu,babu abunda bangaya mata ba" kiyi hak'uri kinji Allah zai saka miki kinyi namijin k'ok'ari "kiyi mishi afuwa dan Allah .haka mukata hira dasu ,lokacin da Sadiq yashigo yayi mamaki da yaga motar amma bai damu da sanin kosuwaye ba yashiga ciki ,yana sallama suka had'a ido da Mommy.. [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: HALIN MAZA 4️⃣9️⃣⏭️5️⃣0️⃣ *Afuwan banida lafiya ne amma yanzu nasamu sauk'i zaku jini in sha Allahu.* Wani kunya dayaji yakama shi"k'ariso mana Sadiq kaida gidan ka mu ai bak'ine "yau she kukazo waya nuna muku gidan nan ?" Kaidai kazauna mana tambayoyi a tsaye taya zakasamu amsoshin tambayan naka . Ina ganin rikicewar da Sadiq yayi nikuwa ko,ajiki na bansan yaji kunya ba "haba Sadiq kazauna mana" zuwaira taya iyayena sukasan gidan nan taya ?"nima ganin sunayi kasan abun duniya baya buy'a koyaya ne "kudaina wahalal da kanku amma Sadiq kabani mamaki tunda zaka,iya cenza iyaye har suwuce maka gaba wajen nema maka aure ina gatan dakake da shi toh nikam menene ma,anar yin hakan kenan Sadiq duk abunda kake ciki da yinciki a wasu yaran da basuji ba duk munji ina ita Zara,un ina kakaita,inane gidan su ?" Karaba wasu yaran da iyayen su sannan karaba yarka da duniyan gaba d'aya sannan kasani matan da kayi musu ciki dukkan su sun haihu shekaran jiya aka kawo mana jariran . Mekakeson zamane Sadiq baka tsoron Allah naji dad'i da wannan yaron yafitoh dan halak amma kanceza hali watarana duniya zatayi maka tilin k'asa a kanka karasa waye zai karka d'emaka k'asani . "Mommy nifa inason in San Wanda yagaya muku duk abunda muke ciki " bincike mukayi a kanka sannan na tabbatar "wallahi in nayi bincike nagano Wanda yafad'a zanyi mishi illah '" bakason musani ne ?.tashi Mommy tayi takwashe shi da mari biyu"Mommy nikika Mara ninefa Babanki . Allah ya wadaran wannan uban Mara hankali "ina so in gaya maka aikin ka nacetohn al,umma ne bana cutar da mutane ba amma kaikam halinka bai dace da aikin kaba . Suwaye kawakilta suzame maka iyaye?" Wasu ne aiki sukayi mun nabiya su dan sasu nayi su zamemun iyaye shiyasa nayi hakan manyan kaya nad'in kamusu a k'auye naje nasiyo su suka amince na biyasu ,banason kusan zanyi aure zakuce in auri d'aya daga cikin Wanda nanema wannan Zuwairan itace Allah yajarabeni da sonta sannan Allah ne yahad'ani da ita "yanzu kayi dai dai kenan ?" Ina Zara,un ina taje kodai kakashe ta kamar yadda kakashe Nusaiba"Mommy wannan labarin zuwaira ce tagaya muku amma zanyi maganin ta"Sadiq in kacutar da ita kodai ka zalince ta Allah ya isa banyafe maka ba sannan a daren nan nakeso kakaini gidan su zuwairan zanga mahaifinta"Mommy "rufemun baki kawuce muje kawai. Dukkan mu makahau mota mukayi fawari munsamu Ba,a yana zaune suna hira shida ummi ,Sallama mukayi jin muryata Ba,a yab'ata rai sosai" kushigo bayan munzauna suka k'ara gaisawa da Mommy . "Ni mahaifiyar Sadiq ne,Munzo akan wani batune game da yarinyan wajen ka wannan yaron da kake gani bamusan yayi aure ba sannan Wanda yaturo a matsayin sune iyayen shi bamu sansu ba,had'in bakine jiya mukasamu labari yayi aure yau mukazo " yanzu muka yaudara tabbas zaka sakemun yarinyata Allah wadaran wannan aure dukda ya halalta amma a ,al,adanmu na Hausawa wannan kacutar da mu Allah ya,isa a kanka narasa soyayyar zuwaira batajin maganan kowa sai naka,har nayi zuciya nadaina bata kulawa irin Wanda yadace."kayi hak'uri baza,ayi hakaba kayi hak'uri "zai rabune da zuwaira bai tab'a d'auka na a matsayin sirikin shi ba nagaji a kullum burina Allah yakawo sanadin rabuwan su kacutar da mu Allah yabi mana hakkin mu" kayi hak'uri bawan Allah kaga sun had'a zuriya da ita muna neman afuwan ka kayi hak'uri karka rabasu dan Allah "garama kutashi kuje yagama zama da ita bantab'a ganin yaro irin Sadiq ba kamar mai bakin iyaye wannan shine kaddarata na maimuna Tijjani iyam labarin da yake tarwatsa tinanin mai karatu kunema kusha karatu . Sai da sukayi da gaske kafun Ba,a ya yadda in koma mukayi sallama muka dawo gida, sai naji tausayin Sadiq yakamani washe gari rufe gidan mukayi dukkan mu ,muka wuce Gashua . nasha karb'a a hannun y'an uwanshi a nan ne ake nunamun jarirai duka mata Wanda Sadiq yayiwa iyayen su ciki,suma iyayen su sukace babu Wanda zai zauna a gidan . Abubuwan Sadiq suna bani mamaki sosai tabbas Sadiq yazama mungu azzalumi nayi dana sanin auren Sadiq yanzu rabuwa da shi shine mafi alkairi a gareni da lafiya ta ,namiji kenan k'arin kunama Halin maza sai su baka,iya musu " wallahi danasan Sadiq haka yake bata yadda zanhad'a zuriya da shi . Yasha fad'a sannan muna zaune a falon mahaifin shi yakira sunan shi"Sadiq tunda duk abunda nake gaya maka bakaji toh ina son kasani najanye duk wani tallafi da nakeyi maka,sannan muddin ka,k'ara kusantar wata dan kab'ata mata rayuwa ko ka yaudare ta Allah ya,isa sannan Allah ya had'aka da fishin sa mai tsanani ,na biyu karka kuskura kasake wannan yarinyar dan tayi maka halacci kasani in kacutar da ita ban yafe maka ba "gobe zaku koma kayiwa iyayen ta biyayya kamarni" haba Daddy yanzu duk kun d'aura mun laifi "e tunda har kisa kafara wannan kuma kaida Allah . Hararata yatayi nikuwa ko ajiki na bansan yanayi ba goma ta arziki a ka had'ama na a she yarona mai sunan Baban Sadiq ne anan na cenza mishi suna, Sabeer . Tunda muka fara tafiya ko magana bai yimun ba har muka,isa gida yayi wanka yafice nikuwa nace kai yarage wa. Zainab Karatu nakeyi daman akwai ilimi addini da na boko cikin ikon Allah komai ganewa nakeyi har munyi wata uku a makaranta a ranan da nacika wata hudu ne a ranan mahaifina yazo dubani yaji dad'i da yasami yabo daga malamai sun yabe ni sosai Doctor mayazo dubani,a nan ne yake sanar min akan sunrabu da matar shi,a kaina dan tace soyayya mukeyi " nikuwa da baka rabu da ita ba dan Allah yayana kamayar da ita kudawo kuzauna kar in yi sanadiyar ruguza muku farin cikin Ku"zainab Allah yarubuta hakan zai faru karki damu kedai kidage da karatu har Allah yacika miki burin ki kinji shiyasa nake alfahari da ke k'anwata a ranan Doctor har kwana yayi agun makamai aboka nan shi ... [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️5️⃣1️⃣ Doctor har kwana yayi agun malamai yan uwanshi daman yafara koyarwa a makarantan daga baya ne yabari ,naji dad'in zuwan Doctor a lokacin da zaitafi ne yake sanar dani zaije Kaduna yayi kwana goma antura shi wani abu"amma yanzu yayana ya batun dawowar matar ka?"zainab kishare kawai babu komai in tayaye yaron zan jene nakarb'o yarona "amma Doctor duk da ance mata da miji sai Allah meya had'a Ku,kamar bazai bani amsa ba sai kuma ya juyo yayi magana " munrabu ne da ita a dalilin ki "a dalili na kuma ?" e Zainab wai bata yadda da keba kedai kibari kawai"karfa ki d'aga hankalin ki babu komai . Numfashi naja sosai tinani nashigayi lokacin da Nafi,u suke soyayya da Aisha babu kalan zargin su da banyi ba ,a duk lokacin da suka fita wani abu nake sawa a raina "tinanin mekikeyi ?" babu komai sallama mukayi nadawo makaranta yana isa yakirani . Banga laifin matarshi ba dan konine zanzargi wani abu nikuma babu komai a tsakanin mu ,nidai nasan yana bani kulawa sosai Wanda a baya nasamu daga gun Alkasim kafun nayi gamo da Halin maza kenan sufa maza baka gane musu kokad'an. Zuwaira Lokacin da muka,iso gida muna shiga Sadiq"tunda nikika had'a da iyayena zaki gane shekara nawa ina abuna a boye yanzu kinsa zargi tsakanin mu ."Sadiq bana shayin duk abun dazakayi halin ka yadai na bani tsoro kokad'an yaran shegu har biyu ko uku zance Allah in yatashi saka musu yasaka a kanka banda yaro na"zanyi maganin ki "mai magani na sai Allah tundaga, ranan Sadiq yafara sabon rayuwan da bansan shi da shiba ,amma ido ne nawa dan akwai ranan danaje gidan mu wuni har bayan sallah isha,I nadawo ina dawowa naganshi a buge yana tsakar gida. Ko kulashi banyi ba nawuce d'aki kayana ,wallahi bacci nayi kayana nabarshi a gun shi yasani tunda ga lokacin nadaina yadda da Sadiq dan ban ,isa yasamun ciwo ba doka ne mahaifin shi yabashi duk k'arshen sati biyu yakaini muyi hutun mako,nidai ina ganin gata agun mahaifin shi nima nasamu sauk'i agun Ba,a da ummi... [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️5️⃣2️⃣ NAFI,U Bayan ya dubani ko,ina bai sameni ba zuwa yayi ya share da batuno sati uku ,aka d'aura mishi aure da Amirah sati biyu had'uwar su a na,uku aka d'aura auren a kullum burin iyayen Amirah tasa mu miji yadda yayi mun haka,itama yayi mata, a lokacin da yake neman auren ta,kwantar da kai yayi yazama shiru shiru d'awainiya yatayi da ita rawan kai yakeyi tun sati biyu Amirah tayi dana sanin auren nafi,u . Ita kam duka yakeyi mata wai rashin kunyar ta ,yayi yawa iyaka biyayya babu kalan Wanda bata, yimishi lokacin siyasa ta matso sai tayi kwana hudu bata ganshi ba suna yawo,cikin ikon Allah ,a haka tasamu ciki amma kullum abu guda ne zai dawo da dare da safe sunfita ga laulayi kamar na masifa a ranan da tayi mishi magana "Amirah nifa auren nan bawai daman ina sonki ne nayi ba,band'auki aure akan komai ba,a lokacin da umma na tace inje in ganki,a lokacin da naje babu d'an jan, ajin nan kika Amince yanzu kuma kitakura mun nifa d'an siyasa ne in zaki zauna kizauna tunda babu abunda kika rasa a gidan nan kodai narageki da wani abu ne?" ni ba komai nake buk'ata a gareka ba ina son kulawa ce kawai kaduba halin da nake ciki mana sannan wani lokaci ina buk'atan wani,abu tunda nazo gidan nan ko yaron unguwan nan bantab'a gani ba shin daman haka kake?"ke nazauna da Zainab Wanda nake sonta tajure halina amma tunda ke,kinga bazaki,iya ba daman ke matar umma ce banawa ba in da kinsan yadda nak'i auren ki dabaki nuna har yanzu kindamu da niba tunda ke jaraban ki yafi nawa yawa ga shegen k'azanta Zainab tana makahuwa amma kullum qamshi takeyi. "Nima matsala a kasamu ai da bahaka ,nake ba" rufemun baki yawancin y'an mata a haka,kuke ado amma daga zaran kunshiga gidajen Ku zance sai ya cenza . Yana gamawa ya kwashe ta da mari har sau biyu kullum kaman ya,ajiye jaka sai ya dake ta,har cikin yayi wata uku ga tilin wanki da yake loda mata,Amirah irin mutanan da basa magana ga hankali haka tata bauta a gidan Nafi,u walak'anci na yau daban na gobe da ban ,a kwai ranan da ya samota,tana bacci ,shureta yayi da k'afa"ina abinci na ?"ban dafa ba "ke har kin isa kice bazaki dafa abinci ba so kike yunwa ya kashe ni?" na d'auka yau d'in ma bazaka kwana a gida ba shiyasa amma kayi hakuri yanzu zan d'aura "mekake so " uwarki nakeso"da kata Nafi,u banyi banzar da zaka,dinga zagin iyaye na ba ,akan me aure fa nakeyi bawai ka auro jaka ba auren ka auren k'addara ne mezanyi da kai muni kaman k'ofar takashi yau nagaji kasake ni kawai in huta"kije na sakeki saki d'aya in kin haihu kikawo mun yaro na,sannan duk abunda kikasan zakici yaron cikin ki ya rayu toh kid'iba dan nasan gidan tsoho babu ,ficewa yayi yabarta tayi kukan bak'in ciki yau ita Nafi,u yasaka lalle namiji. A lokacin da ta koma gida iyayen ta sunyi bak'in cikin komawar ta musamman mahaifiyar ta,dan k'awar maman shine Aminiyar ta"yanzu Nafi,un ne yasake ki?"e shine "yayi kyau " zanyi maganin shi daman nagayawa uwarshi duk ranan da yasake munke zan touna mata asiri toh yau kowa sai yasan wacece Hadiza zan bankad'o sirrin ta Wanda babu Wanda yasan da zancen. "Karki damu Amirah zanyi maganin Nafi,u ya d'auki muni kaman bak'in tukunya. ZUWAIRA Ko kunya na ba yayi zai kawo mata suwuni a d'akin da Zara,u tabari watarana " yanzu Sadiq dan nagayawa iyayen ka abunda kakeyi mun shine kake kawo mun mata, a gida na"gidan kine konawa ganin wata nayi tafitoh daga d'akin a guje nayi kanta na kwashe ta da mari,na riketa sai wanka mata mari nakeyi ,jinayi an kwashe ni da mari "sokike ki kashe tane ?" munguwa kawai metayi miki kodai kishin naki,a kanta zai k'are "toh bari kiji Suhailat tafi k'arfin ki nesa bakusa ,ba meza,ayi da Wanda batasan darajan aure ba mata babu biyayya sai shegen had'ani da iyaye na wannan shine kashe di na k'arshe zai k'aramun mari mukaji sallama ,ido na nad'aga ganin kowa ye a she Zara,u ce. " ta,Allah bataka ba Sadiq kacutar dani ka,walak'an tani har da bugamun sanda a kaina kasa hankali na ya gushe toh zakasan koni wacece nima ina da gata, kana nufin bansan kai ne kakashe Nusaiba ba,ina jinka lokacin da kake cewa nakashe y'arki soura ke dan kece matsala ta. Ina ganin Sadiq ko ya girgiza,babu wani farga ba,dayayi sai ganin mommy mukayi tashigo,dauke shi da mari tayi "yanzu kai har muguntar ka,tayi kauri ka shek'e yarinyar mutane toh yanzu takoma gidan mu da zama,dan ita takai kanta munje gidan iyayen ta sunk'i k'arb'an ta yanzu takoma gidan mu. Mommy gidan mufa me Zara,u zatayi a gidan ?" hungo naka,tunda Kaine sanadin Koran ta,zama zatayi damu,akwai wani abu ne, kana k'arayin magana zaka had'u da fishi na.ina ganin takori suhailat nikuma shigewa d'aki nayi kwanan ta, biyu suka tafi nayi kuka sosai, wallahi da wannan rayuwar ina ta rok'on Allah yasa auren ya mutu kawai in huta da yafi mun sauk'i sosai. na tsani Sadiq tsana mafi muni wannan aure tazame mun k'addara ga ko fita banayi har yanzu bansan menene aikin Sadiq ba. [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️5️⃣3️⃣⏭️5️⃣4️⃣ Wani rana da bazan tab'a mantawa da shi ba shine lokacin da nafita unguwa wajen sallah La,asar zuciya ta ,yata tsinkewa kawai na dage zantafi daman suna naje cen wani unguwa Abbari,a dai daita nahau nayi mamakin da naga motar Sadiq a waje amma banyi mamaki ba dan nace mishi sai dare zandawo shine yace zaije ya d'auko ni nayi murna yau nine Sadiq zai je ya d'auko ni dan naje unguwa murna nayi kafun in tafi yata gwada mun sabon soyayya ,har yana cewa in taya su aiki nace toh . Har nashi shiga zuciya na bai bar tsinkewa ba kutsa kaina nayi abun da nagani ya firgita tinani na dan nayi mamaki zuciya na ya tarwatse ya yimun wani irin kamu Wanda numfashi bana,iya ja,kokad'an Sadiq nagani shida wata yana amfani da ita ta duburan ta sai ihu takeyi har nashigo basu sani ba har shasshek'ar kukan danayi bai jiba sai da nace"toh d'an akuya mazina ci mungu azzalumi Allah ya,isa ke kuma Allah sai yasaka mun sai anyi miki abunda yafi nawa in sha Allahu jikin tana rawa ina gani ta mayar da kayan ta tasaka hija binta tawuce shikuma ya sunkuyar da kanshi ko kallo na ba yayi haka ya gagara had'a ido dani "ina so ka sakeni tunda ni ban had'a jini da kai ba wallahi Sadiq zancire maka azzakarin ka in baka ,a hannun ka muddin baka sakeni ba zanyi maganin ka in kuwa kak'i sakeni a yau nizanyi ajalin ka . Tunda ni d'abiyar mu ba d'aya da kai ba kasakeni maganganu nata jefa mishi cen dayaji haushi yace " na sakeki saki d'aya"yafi nono fari dan da In zauna da kai gara in zauna banyi aure ba har in mutu mungu azzalumi tunda nafara had'a kayana bai kalleni ba na ajiye mishi yaron shi nafitoh bai masan nafita ba nahau mashin. Lokacin da na,isa k'ofar gidan mu,nayi kuka sosai kafun in shiga cikin gidan ina zuwa nazube a gaban ummina "meyafaru ?,nakasa bata amsar komai shiru nayi nata kuka har aka ,kira sallah ban dai na kukan ba har wajen k'arfe Tara na tsagaita daga kukan " Ba,a Sadiq mazina cine kamashi sau hudu nayi yana kawomun mata yau kam nakamashi ido da ido shine nace ya sakeni ya sakeni"kin kyauta Zuwaira daman tunda Sadiq ba mutumin kirki bane nagaya miki kink'i yadda kinga irin ta ko"jin sallama mukayi Ba,a ya amsa a she Sadiq ne"meya kawoka gida na mungu kodai kazo ne ka k'arisa mun ita toh kasani batada lokacin ka"nazo ne in kawo mata yaron ta"kaje, kanemi Wanda zai shayar da shi amma ita kam daman ita kad'ai nabaka ,ina jin yana magana tausayin yarona ya kamani Sabeer bawan Allah nono na ne ya har bamun babu yadda zanyi dan Ba,a yace bazai k'arb'i yaron ba sai da Sadiq yaje gun malaman unguwan da limamai sukabawa Ba,a hak'uri na k'arbi Sabeer nasaka shi a nono sai naga yarame sosai ina samun kulawa rashin lafiyan danayi ne naje asibiti jinina ya hau sosai ummi take kulawa da ni sosai . Sati biyu ina jinya ina kwance mukaga yaro ya shigo cikin gidan da kaya a hannun shi a she Sadiq ne yabashi kayan shayi da dubu goma yakawo dan yadda yake kwatancen shi zaka tabbatar da Sadiq ne wata na d'aya a gida na manta da Sadiq nayi mamakin yadda zuciya ta tayi saurin mantawa da Sadiq . Zainab Watan mu hudu muka samu hutu nadawo gida nayi mamaki nad'auka bazan ,iya karatu ba a she ba ba haka bane moh'd sai k'ibar shi yakeyi har muka dawo Hutu banga Doctor ba gashi ko waya, bamayi abun duk yadame ni meke faruwa ne babu kalan neman shi da banyi ba banason in je gun malamai abokanan shi in neme shi kar suzargi wani abu haka na d'aure bayan komawa ta da wata d'aya ne bayan munta shi daga class akace ana kirana naje a she Doctor ne bayan mungaisa ne nahad'e fuska"meya faru ?"bakai ne tundaga yanzu kamanta da niba"kiyi hak'uri naje wani gari ne amma afuwan ya karatun?" da godiya" Allah yabaku sa,a . Hira mukayi ya koma a ranan haka mukata karatu har nayi shekara d'aya saura na shekara biyu moh'd cireshi nayi a nono saboda wayon shi ,karatu nakeyi bani da matsalan komai cikin ikon Allah har mukayi shekara biyu sauran mu shekara d'aya.. [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿5️⃣5️⃣⏭️5️⃣6️⃣ Nafi,u Babu yadda Nafi,u ya,iya haka aka dawo da Amirah dan maman shi tace in har yasake ya saki Amirah bata yafe mishi ba ko musguna mata yayi ,a lokacin da Maman Amirah tazo gidan su nafi,u "dakata kisani banyi banzar da zakisa yaron ki ya walak'an tamun yarinya ba zanfasa kwai in yaso warin yadamu kowa ma,kisani zangayawa duniya da cikin Nafi,u kikayi aure zangayawa duniya irin barikin da kikayi wallahi kinsan sirrin ki,a hannu nayake" meyayi zafi haka . ",koma meye ne kudaman bakuda amana in bahaka ba meye zainab batayi muku ba amma kun manta sana diyar waye zainab ta makance ke in badan amana ba wazai had'a zuriya dake duk da nayi bariki amma banyi cikin shege har sau biyu ba yarana,duk Kansu y'an sunna ne kisani ko sauraron ta batayi ba tafice bayan fitan tane maman Nafi,u taje tadawo da Amirah cikin gidan tare da gargad'i mai zafin gaske. A kullum babu abunda Nafi,u ya tsana sama da Amirah gashi Nafi,u Allah ya jarabeshi da son mahaifiyar shi mahaifin shine bai damu da shi ba duk wani abunda nakeyi danake gidan Nafi,u Amirah cigaba tayi baya d'auke k'afa kokad'an rashin mutuncin har yafi Wanda yakeyi mun ga Amirah bata magana haka zai kawo y'an matan sa wataran matasan da suke siyasa zai kawo sukwana a gidan Amirah tana tafiya suna kallon ta,a haka har tahaihu babu wani budirin suna washe garin sunane yake sanar mata abunda keranshi" Amirah sati mai zuwa zanyi aure"Allah yakaimu amma baka ganin ko wata banyi da haihuwa ba kakeson kayi aure"zanci miki mutunci ki nine zanjiraki shikenan zaki gani "Allah yakai mu lokacin iyayen Amirah sunyi bak'in cikin wannan maganan sati d'aya yayi auren yar kano ya auro amma daga gani fuskanta abud'e yake. Tana ganin cenji daga Nafi,u baya bada kayansa Lami ta wanke sai ita amma duk da haka biyayyar takeyi mishi halin Nafi,u sai shi haka zasu fita suyi sati biyu basa gari Allah nekadai yasan in da suke zuwa kullum cikin kuka takeyi tagaji da auren mamarta sai ta kwantar mata da hankali yarinyar da tahaifa mai suna Balki kullum ba lafiya ko sauraron su bayayi shidai lami itace zinariyar zuciyan shi. Wasa gaske hakamu kagama karatu tunda naje makaranta bansamu matsala ba har muka zana jarabawar k'arshe ,a lokacin da nadawo gida nayi kuka sosai danaji Nafi,u yazo yatafi da Moh,d haka nata kuka", Zainab kiyi hakuri karki damu duniyar babu komai a cikin ta sai rud'un duniya . " amma meyasa zaku bashi mutumin da son kanshi ne yayi yawa zaije yakaimun yarona gun mahaifiyar shi yad'auko halayyan ta".nayi nayi abarni naje nataho da moh'd baba yak'i watana uku sakamakon jarabawa yafitoh naji dad'i da na samu sakamako mai kyau Doctor yayi murna sosai haka yakarb'i takaddun yafita da shi . Zuwaira Mommy ce tazo tabada hak'uri akan in koma Ba,a yahana babu kalan magiyar da batayi ba amma shiru haka nata shan wahala wajen ganin na manta da Sadiq amma abun kamar jaraba dolena nahak'ura doka aka sakamishi akan karya yadda yabarni nanemi wani abu, in natino sai inji babu yadda zanyi ,ahaka iyayen Sadiq sukace sai ya auri Zara,u tunda shiya jefata a duk halin da take ciki watana uku sukayi aure a d'akina a kasaka Zara,u duk wani halin Sadiq babu Wanda Zara,u batani ba. Narasa meyasa ta aure shi amma iyayen Zara,u da sun yafe mata da tasamu nutsuwa sadiq bariki zilla ne yawuce tunanin d'an adam kamar bunsuru yake . [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️5️⃣7️⃣⏭️5️⃣8️⃣ Cikin ikon Allah Doctor yasama mun aiki a cikin potiskum wajen da akabani mai kyau ne ina b'angaren masu duba lafiyan ido ina aiki na bawani tashin hankali nabada dama a doctor mukayi auren mu duk da haka kullum magana nakeyi mishi yadawo da matar shi tunda akwai haihuwa a tsakanin su kalman da yab'ata mun rai shi yafad'a mun shine yakawo sanadiyar da ban k'ara gaya mishi ba "nikam meyasa kike yawancewa In dawo da maryam ne ?" Keme zai hana kikoma gun mijinki "Allah yabaka hak'uri yawuci zuciyan ka . Fishi nayi dan banason abunda zai danganci Nafi,u yayi mun abunda yasa duk maza haka nake kallon su in natina tasana diyata Doctor sukarabu da matarshi shima nakan daukan shi mayaudari shekara nawa sukayi da maryam amma dayake maza babu tabbas sai da suka rabu . Wani so mai tsafta Doctor yakeyi mun sai danaje gidan shi kafun nasan nayi aure ,albashi na mai tsoka ne ,a kullum ina alfahari da kaina babu abunda kedamu na illah san haihuwa kuma gashi watan mu shida da aure lokacin da na cika wata bakwai kafun zuciya na yafara sakewa da Doctor dan Nafi,u ko wata biyar banyi ba nafara samun matsala a gidan shi ranan ne nacewa walida taje tadubo mun moh'd bayan data dawo ne take sanar dani ance wata biyu ba,a son in da yake ba amm moh'd yana gun maman shi " walida shiyasani dan mungu kamar Nafi,u kuma babu tinanin da nayi nasan harkan siyasan ce kawai shekara na d'aya nakoma Gombe da aiki watana uku muna aiki nida Doctor dan shima yanzu yakoma mantawa da aiki na nayi nakoma karatu na shekara biyu asabar da jumma,a babu matsala nakeyin duk abu guda biyun . BAYAN SHEKARU BIYU Abubuwa dayawa sun faru mai dadi da akasin haka babu kalan shan wahalan da banyi ba akan Sadiq Zara,u tazame mun kawa sosai munata shirya yadda zamu kama Sadiq duk wannan shekarun babu barikin da bayayi sadiq tsoro ma yake bani dan narasa wani naci yakeyi wai ,shi dole ya shiryu mukoma a matsayin ma,aurata "koda zanrasa raina ummi bazan taba komawa gidan Sadiq ba nayi dana sanin haifan Sabeer da nayi tare dashi zanyi aure ma gobe zanturo shi a yimishi bincike " kice kinhoru kenan "e ummi nahoru dan maza haka suke duk lawurjen wondon su mutum d'aya ne ke dinkawa wata hudu mukayi aure da Abdallah yana sona matarshi d'aya bamai tashin hankali ba ina zamana a gida na naji Abdallah yanata kirana " lafiya gacen kawarki tanata kuka wai mijinta yana asibiti babu lafiya kamar zai mutu ,da sauri nafita "lafiya Zara,u ?mahaifin Sadiq ne yarasu zamutafi nakira wayarki baya shiga mai gadin gidan kibaya bari na shigo ya tsaneni" ayya Allah yamishi rahama ya gafarta mishi bari nayi waya kuje da Sabeer duk garin gashuwa kowa yaji mutuwar a ranshi yanzu babu Wanda Sadiq yake tsoro kenan shikenan bango ya rushe. A haka akayi sadakan bakwai Sadiq suka dawo nayi nayi Abdallah yabarni inje yahanani dan yasan irin nacin da Sadiq din yakeyi a kaina babu ta yadda zai barni yanzu mommy ce taragewa Sadiq sai yayun shi babu Wanda yake shayi Rayuwa juyi juyi yau Sadiq mutuwa bai bashi tsoro ba taya wani Abu zai tsorata shi haka mommy shi takwanta ciwon zuciya nafaman illata ,ta amma Sadiq bai shiryu ba koni banason yawan zuwan Zara,u a haka Sadiq ya k'ara aure a shedai rashin kula da mace halin shine. Suhailat tahaihu takawo mishi yaron garin cewa bazai karbi yaron ba yayun ta,suka nemo y'an shaye shaye suka kulle gidan sukayi mishi duka Wanda ko motsi bayayi Zara,u ne suka kaishi a sibiti dan dukar a ciki da kafa sukayi mishi kwana biyar bai San inda yakeba .likitoti sunyi iyakar iyawar su ko motsi bayayi shiba mai rai ba ba macecce ba a kwana na goma ne yadawo hankalin shi karaya biyu yasamu a k'afar"Zara,u suwaye sukayi mun dukan nan "ina zansani nidai ganin sunayi kawai a cikin gidan namu"cikin Sadiq sai kumbura yakeyi gashi an gwada shi yana dauke da HIV duk wani masifa yajawa kanshi a cikin a sibiti sai ga wata,a lokacin mommy ta,idar da Sallah bankado k'ofar akayi "katashi mungu kasakamun cuta wallahi Allah sai yabimun hakki na sannan ga nan yaranka,da muka Haifa da kai akan auren sirri toh yau asirin yabude" kekuma waye?"dakata tsohuwar da batabawa yaron ta tarbiya ba munguwa duk son da kukeyiwa yaron kune kukajawo wa mutane ajalin ka yazo tunda narasa rayuwa ta kaima a haka zaka mutu shege,jikakeyi dim mommy cetafadi kafun ace meye rai yayi halin shi.[11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️6️⃣1️⃣ Wallahi Nafi,u muddin kace dan uwanka bazaiyi bacci ba kai ko rintsawa bazakayi ba badai mugunta kasaka a gaba ba kayiwa Amira dayake auren sadaka ,aka baka amma ni da sadaki ka auro ni kaji dakyaui "lami kenan nasan duk wani hanya da zanbi dake tunda kince haka muzuba mugani . Ficewa yayi daga gidan ko sauraron su lami bai yiba sai sayayi kwana hudu yadawo ,ga kayan abinci amma babu abunda za,ayi cefene saboda rashin mutunci irin na Nafi,u yadauki aure ba,abu bane mai daraja Bayan dawowar shi daga yawon siyasar shi Yakama Amira yayi mata duka take zazzabi ya rufe ta" muddin nika zalunta Allah zai yimun maganin ka a gidan muzan kwana mai dawo dani gidan nan sai Allah yana fita tafice tayi gidan su ran maman Amira ya baci tatafi gidan su Nafi,u tayi sa,a kuwa mahaifin shi yanan"lafiya kuwa? "ba wajen kinazo ba nazo ne gun mijin ki yau zan touna miki asiri Wanda duk duniya sai ta sani malam sa,idu " Nafi,u ba danka bane da cikin shi aka shigo gidan ka,dan lokacin tana dauke da juna biyu na sati hudu bugu da kari da asiri ta aure ka babu kalan biye biyen da batayi ba sai data mallake ka,in kaduba zakaga basuyi kamaa da kannen shi ba ,su farare shikuma baki babu ta,in da kuka had'a jini . Maman Nafi,u kamar tanitse shekara talatin tana boye sirrin ta sai gashi a dalilin Nafi,u an touna mata a siri wannan tijaran dame yayi kama "babu kuma abunda zai faru sannan niki gayamun abunda nayi naga mutuncin dayake tsakanin mu ,nace bari muyi auren nan a she shegen yaron ki bashida mutunci . mahaifin Nafi,u ne ya zauce " yanzu da gaske ne abunda nakeji"kayi hakuri "zanbarki kizauna a gidan nan amma aure tsakanin mu yakare shidin ma zakiyi zaman yaranki.. [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️6️⃣2️⃣⏭️6️⃣3️⃣ Zara,u nifa natsani wannan yaron na kema kiduba kodai kece baki iya haihuwar yara masu lafiya ba meyasa "bani ke bada haihuwa ba Allah shikeyin komai babu wani abun da zan,iya yi ajikin dan Adam ko shima zaka kasheshi ne kamar yadda kakashe Nusaiba kacika mungu karshen ka bazai tabayin kyau ba shegen mugunta gareka ,kudin gadon su yafito gidaje uku ne sukafita a rabon shi da kudade dayawa ya cenza mana gida yasiyi mota duk da kafar jenta yakeyi yana kuma karban magani sosai rashin mutuncin sadiq gabama yakeyi yadan rage wasu abubuwan amma har yau tsanata sadiq yakeyi sosai narasa inada zuciya amma tunda muka kasance gudaya da sadiq sai yazama ko musu bana iyayi mishi. Wannan wace irin rayuwa ce duk iyaye nane suka " kawo mun wannan abun taya zasu watsar dani" kiduba irin soyayyar da ke tsakani uwa amma nikam iyayena basu yadda da kaddara ba har yau basamun kallon mutunci tunda ko nemana basayi. Yau nasa a raina zanje gida koda jefeni za,ayi dan natashi da begen mahaifina danazamo yar gata a gareshi shuryawa nayi nanufi kofar gida natari abun hawa nawuce ,nanufi unguwarmu Nayi nawa ina doson kofar gidan mu naga mutane dayawa banyi wani yunkuri ba sai jin wasu nayi suna cewa ga Zara,u da mahaifin ta ya mutu da sunan ta Allah sarki Allah yamishi rahama haka na k'arisa cikin gida a she ko kaishi ba,ayi ba duk kallo yadawo kai na ,fadawa dakin da aka kwantar da shi nayi nafashe da kuka ,kayafemun Abba na bangujeka ba ina sonka kaddara ce tarabamu Allah yamaka rahama kayafemun yanzu ni matar aure ce kayafemun bantaba dai na tinanin kaba kayi mun afuwa rikeni akayi aka shiga dakin umma na dani itama kuka mutuwar tazama guda biyu dan ajiyan zuciya ba,abata tayi shikenan rai yayi halin shi. Zainab Doctor nagaya maka moh'd zai zo amma banji kace komai ba mekenan kake nufi"zainab yakamata kigane nifa duk abunda nakeyi inada hankali kisani babu mugunta a cikin shirin da nakeyi "natabbata maza duk halinku d'aya shiyasa bakuda tabbas a cikin lamarin Ku ,kuna bani mamaki tabbas " koma meye kifad'a amma kisani daraja nake nema miki sannan kikula da cikin jikin ki"ciki kuma?e kinada juna biyu . Ficewa yayi yabarni amma taya Doctors yazama haka yanzu na tabbatar maryam hakuri takeyi da Doctor dan yanzu nadai na yadda maza masu imani ne dan haka zanzage in duba duk wani matsala zan magance matsalan amma yanzu abubuwan sun cekube Allah dai yarufa yarufa asiri shiryawa nayi nafice gun aiki nabar gidan lokacin da naje office masu jirana suna dayawa haka nata duba marasa lafiya wasu daman nagansu dawowa sukayi. Bayan nagama aiki nazagaya dan duba marasa lafiyan dasuke kwance alhamdulillah ina tsaye a kazo aka kawuce da wani Mara lafiya natausaya mishi dan idon yanata ihu haka na tattara nawuce gida dan lokaci yayi . Na dauka Doctor yadawo gida ne amma ko ,idon shi bangani ba dan asibiti d'aya muke aiki amman mu ba d'aya bane har mangariba kafun yadawo "sannu da zuwa " yauwa a na Neman ki a gun aiki ankawo wani Mara lafiya idon shi sai tsiyayan ruwa yakeyi abun tausayi wai matarshi ce ta soke mishi ido da kifiya kuma duka biyu andai bashi taimakon gaggawa "subuhanallahi na tausaya mishi makanta babu kyau kokadan " amma gaskiya sai gobe tunda yanzu dare yayi "kishirya muje kawai kefa kikace zaki bada gudumawa a duk Wanda irin laluran toh meyasa zakice haka " Doctor banjima da dawowa ba na daura girki ne fa"kibari zan k'arisa kishirya in rakaki "toh nidaga ina aka kawoshi daga k'auye . Cikin sauri nashirya mukaje da sauri muka k'arisa kafun mushiga kukane muketaji nace a shigo da shi kod'aga ido na banyi ba baranta in gakowaye cikin dakin gaggawa na taimako muka shiga allura nayi mishi kafun nafara duba idon ido d'aya ya ziyaye daya da saura dubawa nayi narubuta magani akan sudubo sukawo mun na tausaya mishi sosai koganin fuskar shi banyi ba nafito mukaci karo da maman Nafi,u bata ganeni ba amma nikam nagane ta " sannu mama yauwa ya gida wakuka kawo "zainab kece daman " e nice mama "munkawo Nafi,u ne bashida lafiya " ayya Allah yabashi lafiya zanwuce "dakata zainab yaushe kikawarke daga makanta ?" Allah ne yawarkar dani "ki tsaya zainab kitaimaka mana kigayawa likitoti suduba idon nafi,u dan yana cikin uku ba" babu komai zasu duba shi aikin sune ina moh'd "yana gida "Allah sarki sai da safe bayan mundawo gida da Doctor munzauna munacin abinci ne"Doctor nifa yau nahad'u da maman Nafi,u wai Nafi,un ne bashida lafiya har take tambayana yaushe na warke. " baki bata amsa ba ?"nabata amsa dai dai da tambayan da tayi mun "amma abun yabani mamaki tou meyasa naganta a gun masu matsalan ido ,kodai tazo duba wanine" ya isa haka zainab kodai sokike kiduba shine ina ruwan ki"Allah yahuci zuciyar ka abun duk bai kai haka ba kayi hak'uri Washe fari k'arfe bakwai nafita aiki dan duba lafiyan idon mutumin ina shiga naga mama abun yabani mamaki"mama karfa kucemun jiyan Nafi,u naduba "e shine " wallahi danasan nafi,u ne bazan tab'a dubashi ba gara ya mutu babu ido gara in dauwama bana aikin ido Nafi,u mungu azzalumi macuci nagodewa ,Allah d'aya amsa addu,a ta kacutar dani nasha azaba ka musguna mun yakaga Allah yadawo da kai hannu na Allah kenan "toh bari kaji bazan taba dubaka ba garama kakoma duk garin da kakeso tafiya nafarayi,mama takirani" Zainab kitaimaka"mama kenan amma kuncika masu son kanku wato lokacin da laluran ido yasameni keko tausayi na bakeji sai kita gayamun maganganu masu zafi danki yayi mun walakanci dan haka koda zai mutu babu ido bazan taba dubashi ba"zainab kiceceni kiyi hakuri karkibarni da jinyar nan nasan bazan taba warkewa ba amma zansamu lafiya"Nafi,u kakeda suna banida lokacin ka kunemi wani yamuku aikin nikam bazanyi ba . Mama kibawa zainab hakuri taya tazama likita taya tasamu sauki wayyo ido na zan mutu amma lami tacuce ni Allah ya,is a bazan yafe ba munguwa kuka yafarayi ga idon anrufe ba,ason kuka kokadan . Bayan nazauna a office nafara aiki nu nagodewa Allah da yanunawa Nafi,u iyawarshi yasa nazama makahuwa yanzu mace tasashi makanta nayi farin ciki na gudaya da Allah yasa ka mun na gu biyu kuma na tausaya mishi saboda ni ma,aikaciya na kiwon lafiya naci gaba da aiki na amma naki duba shi babu kalan zuwan da ba,ayi ba amma nayi shiru ko kulawa banyi ba... [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️6️⃣4️⃣ Umman zarah ce tayi magana"zarah kitashi kitafi gidan ki kinga bakida lafiya sannan kince yanzu ke matar aure ce kar mijinki yayi fishi" umma nagaji da auren gaba daya yanzu a shirye nake da in zama mutumiyar kirki dad'in ma k'addara tace tazo da wannan yanayin yanzu nagane duniya nakoyi darasi . Kibarni inzauna mutane suzo suyimun kallon arziki karkisa wasu suyimun mummunan addu,a akan bananan mahaifina yarasu "kiyi hak'uri kitafi gobe kigaya mishi mahaifin ki yarasu ko kuma kikirashi a waya zaifi " zanyi wannan amma koda nakira ba lalle bane yadauki watar tawa"kardai kice bazaman dadi kukeyi da mijin nakin ba?"e ummana aure ne danayi cikin azaba da rud'ani "kiyi shiru kikirashi kawai. Kiranayi yata ringin amma ko dauka bai yiba cen ya dauka" yane zarah"mahaifina ne Allah yamishi rasuwa danazo za,a. Kaishi "kice baki nemi gafara ba na tausaya miki gaskiya kinyi irin nawa kenan ,ko tanka mishi banyi ba cen nayi shiru" kidawo ki d'auki kayanki kawai sai kikoma Allah yamishi rahama "Amín . Nabada labarin komai a umma nakafun mutane sukata shigowa wasu kallo nasukeyi kawai sunrasa bakin yin Magaña narasa wani kalan kallo sukeyi mun kai d'an adam wasu gulman sunrasa abunda zasuyi gidan mu yazama gidan yan gai suwa da kuma gulman jama,a kawai d'an adam kenan . Zainab duk wani magiya anyi mun nakasa hak'ura da duk abunda Nafi,u yayimun inaji ina gani ,aka fita dashi aka cenza mishi asibiti zuwa kano basu samu fuskan yimun Magaña ba takaici ya gagara barina in dinga zuwa gun aiki " Doctor zubamun ido yayi bai k'ara cemun komai ba dan yaga irin yadda raina yabaci sosai kuwa duniya kenan . [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: HALIN MAZA Tammat Tammat Tammat *I nan nakawo k'arshen littafina mai suna halin maza littafi ne dayayi duba a kan halayyan wasu mazan da irin kalubalin da matan su suke fuskan ta dagajin sunan littafin kinsan anyi mafa kowa ce budurwa ina yimata fatan alkairi tare da fatan hadata da miji nagari ba ,mai irin halin sadiq ba Allah kad'amu a kan ladan nida makaranta littafin halin maza sai kunji ni da sabon labari mai * zuciya tare da kalu balin da wasu yan matan suke fuskanta a kan har kan social media.* *Nida na rubuta labarin Amina maaji maman Khairat zaku,iya tun tubana ta wannan number wajan kawo naki labarin zamu rubuta sannan mu sadaukar gareki 08068748984.* 🅿️6️⃣7️⃣⏭️6️⃣8️⃣ Zainab Kiyi hak'uri zainab na cutar dake na,hakin ceki na muguna miki gashi Allah yamiki sakayya kiduba kece sanadiyar warkewar ido na .ko babu komai kin nuna wa duniya kincika yar halak nacutar da mutane masu daraja da yanzu kece a gidana bazakiyi mun mugunta ba da makantan ki nake saki girki a kwai abunda nayi nayi nadaman shi shine lokacin da nakawo miki aiki dafa kaza da dare sannan ki fige da ruwa yazuba a kafarki washe gari na cinye kazar nabar miki kai da kafa"kar kadamu daman Allah yarubuta hakan zai faru bazan manta halaccin kiba kokadan kinsoni ina matukar godiya sosai Allah yasa kigama da duniya lafiya . "Baka dauki aure a bakin komai ba kadauki aure kaman wani abu Mara daraja yanzu Allah yanuna maka iyawar shi ta dalilin ka nayi karatu in da ba kaddaran nan yashigo cikin lamarina ba yazan zama haka . Jin muryan Doctor mukayi" Nafi,u nasan baka gani sosai wannan shine likitan daya fara dubani shina aura sannan kaddaran ciwona yajawo mishi rabuwa da iyalen shi karka damu haka Allah ya tsara lamarin shi dan haka ina maka fatan samun nasara sannan shawarata karkace zaka dauki mataki a kan lami badawo maka da idon ka zatayi ba inayi maka fatan alkairi tare da gamawa da duniya lafiya Allah yayi jagora yarufa asiri zamuci gaba da kulawa dakai in sha Allahu . "Malam nafi,u karka damu zamu baka kulawa ta musamman in sha Allahu yanzu zaku wuce gida fika a dinga amfani da magungunan Allah yajikan iyaye . " Doctor bana fishi a kan komai jarabawa ce tazo da haka amma in sha Allah nasamu ilimi dayawa a kan makanta na in kana da lafiya za,a dama dakai in kuwa babu lafiya babu mai kulawa da kai sai masoyin ka nagode . Sai naji tausayin Nafi,u yakamani na tausaya mishi in natino da makantan da nayi abun sai yadameni sosai Allah yabashi lafiya rayuwa kenan ina gadaran da Nafi,u keyi duk yatashi a banza kenan . Zara,u Wasa gaske sai gashi na haihu nasamu namiji anyi suna dan gina sunzo babu abunda ba,ayi ba da Sadiq yaga mai lafiya na Haifa sonshi daban ne shida sabeer"Sadiq yanzu kam yakamata muyi hakuri murungumi kaddara kaduba yadda Allah ya cenza lamarin shi dan Allah"nagode Zara,u kiyafe mun abunda nayi miki a kwai abunda nayi yake damuna"yara uku yan mata Wanda nashafa musu wannan cutar bayan bayyanu war ciwona basuji ba basu ganiba"shawarata a nan shine ka aure su dukan su muzauna dan in kabari wani ya aure su zasusha zagi da tsan gwama ne "kina ganin babu matsala ?" babu komai yanzu na amince muyi hakan Allah yayi mana jagora ya rufa a siri haka nayi hakuri a kakai komai na yan matan da sadiq ya yaudara abun da zai baku mamaki duk yaran masu kud'i ne nayi takaici amma dana tina yanzu dani sadiq yakeji komai tare mukeyi gafaran uban giji yata nema Allah ya yafe mishi "har yanzu yagagara manta zuwaira dan duk lokacin da takawo mun ziyara sai yata kallon ta ga mijin ta kishine dashi na masifa . Damuwar mu hadata mukeyi muyi maganan komai lalle duk macen da bata had'u da sharrin maza ba tagode wa Allah shine zai zame mata gata dan yafitar da ita daga fada wa uku ba " Allah nagode maka a haka na haihu uku Amina Binta Sadiq nasha wahala banaso Allah ya jarrabi wata kamar yadda nayi dana sanin biyewa maza gashi har mahaifina yakoma ga Allah ban nemi yafiyar shi ba ina rokon Allah ya yafemun yayi mun jagora . Zuwaira yaranta hudu tazama babbar mace mijin ta yanaji da ita sosai munzama kamar yan uwa mijin ta suna mutunci da sadiq sosai sadiq yazama babban magidan ci in kagan mu bazakace muna dauke da wani ciwo ba Allah kenan Allah kayi mana zabi mafi alkairi . Tammat Tammat A nan nakawo karshen littafina mai sunan Halin maza kuskuren da kecikin littafin nan Allah ya yafe mana darasin cikin littafin Allah ya hadamu a kan ladan masha Allah . [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️6️⃣5️⃣⏭️6️⃣6️⃣ Kwana nana uku banga Sadiq ba haka nayi kwana bakwai babu ko dirin Sadiq in ba mijin gantali ba dabai San mutuncin iyayena ba tayama za,ace akan sarkin ka ya rasu ka gagara zuwa kuyi gaisuwa wannan wani kalan rayuwa ne mai cike da rud'ana kullum burina aurena yarabu haka yaro na yakama rashin lafiya babu gaira yazo yarasu gidana nakoma acen akayi mishi sutura yashiga raina sosai Sadiq ko zama bai yiba irin Wanda ake zama dinnan ko ya hakuri babu tsakanin mu"Zara,u naga sai fishi kikeyi miye matsalan kenan "babu Sadiq naga duk bamuma a junan mu jajeba " Sadiq mahaifina ya rasu amma kokacemun ya hakuri taya dan yaron ka yarasu zanwani cemaka ya hak'uri kokince in sakeki babu saki tunda amanan auren ki mommy tabani . Tsabagen bak'in ciki rushewa nayi da kukan bakin ciki tayama za,ace inci gaba da zama da Sadiq ko tahalin yaya zanrabu dashi tundaga ranan nadaina yadda wani mu,amala ya k'ara shiga tsakanin mu da Sadiq. Bayan shekara biyu Abubuwa dayawa sunfaru har da danfaran da wasu sukayiwa Sadiq ya tsiyace sosai gida jen gadon shine yarage a hannun shi sai aikin dayake dashi ranan zuwaira takawo mun ziyara tayi mungun tausaya mun "Zuwaira kigode Allah Abdallah bashida irin tarin matsalolin rayuwa irin na Sadiq" Zara,u maza fa sunan su maza Abdallah shima yanada nashi matsalan takura da masifa abu kadan yata surutu Sabeer babu dama yazo gidan mu sai kiga yadaure fuska narasa dalilin yin hakan shidai sai Aliyu babu ruwanshi da bayaron da ya Haifa ba. Nagaya miki maza sunada matsaloli dayawa amma bake ganewa saboda halin Sadiq gaskiya bantaba jin mai mungun hali ba nifa garama da ya talauce yanzu abun da sauki sosai akan da.munwuni munata hira soai munzama kawaye sosai a rayuwan duniya akwai kalu bali masu tarin yawa sosai a rayuwa. "Kiga yanzufa ciki gareni gashi mai tsananin laulayi banason cikin ma rabo nekawai " karki damu Zara,u nasan kina gudun haihuwa irin su nusaiba "kaman kinsani kuwa Allah dai yarufa asiri kawai zamuce Amin . Zainab Bayan nahaihu yarona yayi wayo nakoma kano k'aro karatu na shekara biyu lokacin Doctor yatafi karatu kasan waje amma kullum muna asibiti abun yadan ganci asibiti akullum mutane biyar biyar zamu duba wasu suzo in tausaya musu dan idon ya lalace sai dai in rubuta musu magungunan da zai rage radadin ciwon mutum na k'arshe da zan duba nabada umarnin a shigo da shi suna shigowa nace sannu malam zauna " katashi Nafi,u bazan duba kaba lalume yafara "muryan wanakeji kaman Zainab " nice nan sannan nine zan duba ka bazan taba duba kaba kasani nayi kaurin da koda kakai k'arana zan,iya bude asibiti nawa wanda koda ankore ni zan dogara da kai na"zainab meyasa abu baya wucewa a gareki kiyi hakuri kiyafe mun ninefa mijin ki Wanda mukayi auren soyayya "dakata jahili ni karka kuskura ni matan wanine kafice mun koda zaka mutu bazan duba kaba " nasan kinfi karfi na amma kisani rayuwata fansa ce a gareki kiyi mun rai dan Allah ko yanzu nasan kinfi k'arfi na nesa ba kusa ba afuwan ki nake nema kiyafe mun . Yabani tausayi in ka kalleshi zai baka tausayi take shedan yata bijuro mun da abubuwan da yayimun amma haka nadaure na duba shi"kayi hakuri ido daya ya mutu daya ne zai yi kallo amma ba sosai ba kayi hakuri daya ya mutu daya zai tashi sai kadage da shan magani "bakomai nagode haka yafi ta nawuce gida nagagara bacci dan tinanin Nafi,u yaban tausayi nasan makanta akwai wahala ,lokacin da yafita yagayawa maman shi nice likitan tayi mamaki" muncutar da ita gashi Allah ya daga darajan ta "haka Allah ke ikon shi Allah yabaka lafiya muwuce mukarbo maganin Watan su shida suna zuwa karban magungunan kafun yafara samun sauk'i kadan kadan gilas aka bashi ina tausaya mishi yau fa duniya tazama abun tsoro.[11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️6️⃣1️⃣ Wallahi Nafi,u muddin kace dan uwanka bazaiyi bacci ba kai ko rintsawa bazakayi ba badai mugunta kasaka a gaba ba kayiwa Amira dayake auren sadaka ,aka baka amma ni da sadaki ka auro ni kaji dakyaui "lami kenan nasan duk wani hanya da zanbi dake tunda kince haka muzuba mugani . Ficewa yayi daga gidan ko sauraron su lami bai yiba sai sayayi kwana hudu yadawo ,ga kayan abinci amma babu abunda za,ayi cefene saboda rashin mutunci irin na Nafi,u yadauki aure ba,abu bane mai daraja Bayan dawowar shi daga yawon siyasar shi Yakama Amira yayi mata duka take zazzabi ya rufe ta" muddin nika zalunta Allah zai yimun maganin ka a gidan muzan kwana mai dawo dani gidan nan sai Allah yana fita tafice tayi gidan su ran maman Amira ya baci tatafi gidan su Nafi,u tayi sa,a kuwa mahaifin shi yanan"lafiya kuwa? "ba wajen kinazo ba nazo ne gun mijin ki yau zan touna miki asiri Wanda duk duniya sai ta sani malam sa,idu " Nafi,u ba danka bane da cikin shi aka shigo gidan ka,dan lokacin tana dauke da juna biyu na sati hudu bugu da kari da asiri ta aure ka babu kalan biye biyen da batayi ba sai data mallake ka,in kaduba zakaga basuyi kamaa da kannen shi ba ,su farare shikuma baki babu ta,in da kuka had'a jini . Maman Nafi,u kamar tanitse shekara talatin tana boye sirrin ta sai gashi a dalilin Nafi,u an touna mata a siri wannan tijaran dame yayi kama "babu kuma abunda zai faru sannan niki gayamun abunda nayi naga mutuncin dayake tsakanin mu ,nace bari muyi auren nan a she shegen yaron ki bashida mutunci . mahaifin Nafi,u ne ya zauce " yanzu da gaske ne abunda nakeji"kayi hakuri "zanbarki kizauna a gidan nan amma aure tsakanin mu yakare shidin ma zakiyi zaman yaranki.. [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️6️⃣2️⃣⏭️6️⃣3️⃣ Zara,u nifa natsani wannan yaron na kema kiduba kodai kece baki iya haihuwar yara masu lafiya ba meyasa "bani ke bada haihuwa ba Allah shikeyin komai babu wani abun da zan,iya yi ajikin dan Adam ko shima zaka kasheshi ne kamar yadda kakashe Nusaiba kacika mungu karshen ka bazai tabayin kyau ba shegen mugunta gareka ,kudin gadon su yafito gidaje uku ne sukafita a rabon shi da kudade dayawa ya cenza mana gida yasiyi mota duk da kafar jenta yakeyi yana kuma karban magani sosai rashin mutuncin sadiq gabama yakeyi yadan rage wasu abubuwan amma har yau tsanata sadiq yakeyi sosai narasa inada zuciya amma tunda muka kasance gudaya da sadiq sai yazama ko musu bana iyayi mishi. Wannan wace irin rayuwa ce duk iyaye nane suka " kawo mun wannan abun taya zasu watsar dani" kiduba irin soyayyar da ke tsakani uwa amma nikam iyayena basu yadda da kaddara ba har yau basamun kallon mutunci tunda ko nemana basayi. Yau nasa a raina zanje gida koda jefeni za,ayi dan natashi da begen mahaifina danazamo yar gata a gareshi shuryawa nayi nanufi kofar gida natari abun hawa nawuce ,nanufi unguwarmu Nayi nawa ina doson kofar gidan mu naga mutane dayawa banyi wani yunkuri ba sai jin wasu nayi suna cewa ga Zara,u da mahaifin ta ya mutu da sunan ta Allah sarki Allah yamishi rahama haka na k'arisa cikin gida a she ko kaishi ba,ayi ba duk kallo yadawo kai na ,fadawa dakin da aka kwantar da shi nayi nafashe da kuka ,kayafemun Abba na bangujeka ba ina sonka kaddara ce tarabamu Allah yamaka rahama kayafemun yanzu ni matar aure ce kayafemun bantaba dai na tinanin kaba kayi mun afuwa rikeni akayi aka shiga dakin umma na dani itama kuka mutuwar tazama guda biyu dan ajiyan zuciya ba,abata tayi shikenan rai yayi halin shi. Zainab Doctor nagaya maka moh'd zai zo amma banji kace komai ba mekenan kake nufi"zainab yakamata kigane nifa duk abunda nakeyi inada hankali kisani babu mugunta a cikin shirin da nakeyi "natabbata maza duk halinku d'aya shiyasa bakuda tabbas a cikin lamarin Ku ,kuna bani mamaki tabbas " koma meye kifad'a amma kisani daraja nake nema miki sannan kikula da cikin jikin ki"ciki kuma?e kinada juna biyu . Ficewa yayi yabarni amma taya Doctors yazama haka yanzu na tabbatar maryam hakuri takeyi da Doctor dan yanzu nadai na yadda maza masu imani ne dan haka zanzage in duba duk wani matsala zan magance matsalan amma yanzu abubuwan sun cekube Allah dai yarufa yarufa asiri shiryawa nayi nafice gun aiki nabar gidan lokacin da naje office masu jirana suna dayawa haka nata duba marasa lafiya wasu daman nagansu dawowa sukayi. Bayan nagama aiki nazagaya dan duba marasa lafiyan dasuke kwance alhamdulillah ina tsaye a kazo aka kawuce da wani Mara lafiya natausaya mishi dan idon yanata ihu haka na tattara nawuce gida dan lokaci yayi . Na dauka Doctor yadawo gida ne amma ko ,idon shi bangani ba dan asibiti d'aya muke aiki amman mu ba d'aya bane har mangariba kafun yadawo "sannu da zuwa " yauwa a na Neman ki a gun aiki ankawo wani Mara lafiya idon shi sai tsiyayan ruwa yakeyi abun tausayi wai matarshi ce ta soke mishi ido da kifiya kuma duka biyu andai bashi taimakon gaggawa "subuhanallahi na tausaya mishi makanta babu kyau kokadan " amma gaskiya sai gobe tunda yanzu dare yayi "kishirya muje kawai kefa kikace zaki bada gudumawa a duk Wanda irin laluran toh meyasa zakice haka " Doctor banjima da dawowa ba na daura girki ne fa"kibari zan k'arisa kishirya in rakaki "toh nidaga ina aka kawoshi daga k'auye . Cikin sauri nashirya mukaje da sauri muka k'arisa kafun mushiga kukane muketaji nace a shigo da shi kod'aga ido na banyi ba baranta in gakowaye cikin dakin gaggawa na taimako muka shiga allura nayi mishi kafun nafara duba idon ido d'aya ya ziyaye daya da saura dubawa nayi narubuta magani akan sudubo sukawo mun na tausaya mishi sosai koganin fuskar shi banyi ba nafito mukaci karo da maman Nafi,u bata ganeni ba amma nikam nagane ta " sannu mama yauwa ya gida wakuka kawo "zainab kece daman " e nice mama "munkawo Nafi,u ne bashida lafiya " ayya Allah yabashi lafiya zanwuce "dakata zainab yaushe kikawarke daga makanta ?" Allah ne yawarkar dani "ki tsaya zainab kitaimaka mana kigayawa likitoti suduba idon nafi,u dan yana cikin uku ba" babu komai zasu duba shi aikin sune ina moh'd "yana gida "Allah sarki sai da safe bayan mundawo gida da Doctor munzauna munacin abinci ne"Doctor nifa yau nahad'u da maman Nafi,u wai Nafi,un ne bashida lafiya har take tambayana yaushe na warke. " baki bata amsa ba ?"nabata amsa dai dai da tambayan da tayi mun "amma abun yabani mamaki tou meyasa naganta a gun masu matsalan ido ,kodai tazo duba wanine" ya isa haka zainab kodai sokike kiduba shine ina ruwan ki"Allah yahuci zuciyar ka abun duk bai kai haka ba kayi hak'uri Washe fari k'arfe bakwai nafita aiki dan duba lafiyan idon mutumin ina shiga naga mama abun yabani mamaki"mama karfa kucemun jiyan Nafi,u naduba "e shine " wallahi danasan nafi,u ne bazan tab'a dubashi ba gara ya mutu babu ido gara in dauwama bana aikin ido Nafi,u mungu azzalumi macuci nagodewa ,Allah d'aya amsa addu,a ta kacutar dani nasha azaba ka musguna mun yakaga Allah yadawo da kai hannu na Allah kenan "toh bari kaji bazan taba dubaka ba garama kakoma duk garin da kakeso tafiya nafarayi,mama takirani" Zainab kitaimaka"mama kenan amma kuncika masu son kanku wato lokacin da laluran ido yasameni keko tausayi na bakeji sai kita gayamun maganganu masu zafi danki yayi mun walakanci dan haka koda zai mutu babu ido bazan taba dubashi ba"zainab kiceceni kiyi hakuri karkibarni da jinyar nan nasan bazan taba warkewa ba amma zansamu lafiya"Nafi,u kakeda suna banida lokacin ka kunemi wani yamuku aikin nikam bazanyi ba . Mama kibawa zainab hakuri taya tazama likita taya tasamu sauki wayyo ido na zan mutu amma lami tacuce ni Allah ya,is a bazan yafe ba munguwa kuka yafarayi ga idon anrufe ba,ason kuka kokadan . Bayan nazauna a office nafara aiki nu nagodewa Allah da yanunawa Nafi,u iyawarshi yasa nazama makahuwa yanzu mace tasashi makanta nayi farin ciki na gudaya da Allah yasa ka mun na gu biyu kuma na tausaya mishi saboda ni ma,aikaciya na kiwon lafiya naci gaba da aiki na amma naki duba shi babu kalan zuwan da ba,ayi ba amma nayi shiru ko kulawa banyi ba... [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️6️⃣4️⃣ Umman zarah ce tayi magana"zarah kitashi kitafi gidan ki kinga bakida lafiya sannan kince yanzu ke matar aure ce kar mijinki yayi fishi" umma nagaji da auren gaba daya yanzu a shirye nake da in zama mutumiyar kirki dad'in ma k'addara tace tazo da wannan yanayin yanzu nagane duniya nakoyi darasi . Kibarni inzauna mutane suzo suyimun kallon arziki karkisa wasu suyimun mummunan addu,a akan bananan mahaifina yarasu "kiyi hak'uri kitafi gobe kigaya mishi mahaifin ki yarasu ko kuma kikirashi a waya zaifi " zanyi wannan amma koda nakira ba lalle bane yadauki watar tawa"kardai kice bazaman dadi kukeyi da mijin nakin ba?"e ummana aure ne danayi cikin azaba da rud'ani "kiyi shiru kikirashi kawai. Kiranayi yata ringin amma ko dauka bai yiba cen ya dauka" yane zarah"mahaifina ne Allah yamishi rasuwa danazo za,a. Kaishi "kice baki nemi gafara ba na tausaya miki gaskiya kinyi irin nawa kenan ,ko tanka mishi banyi ba cen nayi shiru" kidawo ki d'auki kayanki kawai sai kikoma Allah yamishi rahama "Amín . Nabada labarin komai a umma nakafun mutane sukata shigowa wasu kallo nasukeyi kawai sunrasa bakin yin Magaña narasa wani kalan kallo sukeyi mun kai d'an adam wasu gulman sunrasa abunda zasuyi gidan mu yazama gidan yan gai suwa da kuma gulman jama,a kawai d'an adam kenan . Zainab duk wani magiya anyi mun nakasa hak'ura da duk abunda Nafi,u yayimun inaji ina gani ,aka fita dashi aka cenza mishi asibiti zuwa kano basu samu fuskan yimun Magaña ba takaici ya gagara barina in dinga zuwa gun aiki " Doctor zubamun ido yayi bai k'ara cemun komai ba dan yaga irin yadda raina yabaci sosai kuwa duniya kenan . [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: HALIN MAZA Tammat Tammat Tammat *I nan nakawo k'arshen littafina mai suna halin maza littafi ne dayayi duba a kan halayyan wasu mazan da irin kalubalin da matan su suke fuskan ta dagajin sunan littafin kinsan anyi mafa kowa ce budurwa ina yimata fatan alkairi tare da fatan hadata da miji nagari ba ,mai irin halin sadiq ba Allah kad'amu a kan ladan nida makaranta littafin halin maza sai kunji ni da sabon labari mai * zuciya tare da kalu balin da wasu yan matan suke fuskanta a kan har kan social media.* *Nida na rubuta labarin Amina maaji maman Khairat zaku,iya tun tubana ta wannan number wajan kawo naki labarin zamu rubuta sannan mu sadaukar gareki 08068748984.* 🅿️6️⃣7️⃣⏭️6️⃣8️⃣ Zainab Kiyi hak'uri zainab na cutar dake na,hakin ceki na muguna miki gashi Allah yamiki sakayya kiduba kece sanadiyar warkewar ido na .ko babu komai kin nuna wa duniya kincika yar halak nacutar da mutane masu daraja da yanzu kece a gidana bazakiyi mun mugunta ba da makantan ki nake saki girki a kwai abunda nayi nayi nadaman shi shine lokacin da nakawo miki aiki dafa kaza da dare sannan ki fige da ruwa yazuba a kafarki washe gari na cinye kazar nabar miki kai da kafa"kar kadamu daman Allah yarubuta hakan zai faru bazan manta halaccin kiba kokadan kinsoni ina matukar godiya sosai Allah yasa kigama da duniya lafiya . "Baka dauki aure a bakin komai ba kadauki aure kaman wani abu Mara daraja yanzu Allah yanuna maka iyawar shi ta dalilin ka nayi karatu in da ba kaddaran nan yashigo cikin lamarina ba yazan zama haka . Jin muryan Doctor mukayi" Nafi,u nasan baka gani sosai wannan shine likitan daya fara dubani shina aura sannan kaddaran ciwona yajawo mishi rabuwa da iyalen shi karka damu haka Allah ya tsara lamarin shi dan haka ina maka fatan samun nasara sannan shawarata karkace zaka dauki mataki a kan lami badawo maka da idon ka zatayi ba inayi maka fatan alkairi tare da gamawa da duniya lafiya Allah yayi jagora yarufa asiri zamuci gaba da kulawa dakai in sha Allahu . "Malam nafi,u karka damu zamu baka kulawa ta musamman in sha Allahu yanzu zaku wuce gida fika a dinga amfani da magungunan Allah yajikan iyaye . " Doctor bana fishi a kan komai jarabawa ce tazo da haka amma in sha Allah nasamu ilimi dayawa a kan makanta na in kana da lafiya za,a dama dakai in kuwa babu lafiya babu mai kulawa da kai sai masoyin ka nagode . Sai naji tausayin Nafi,u yakamani na tausaya mishi in natino da makantan da nayi abun sai yadameni sosai Allah yabashi lafiya rayuwa kenan ina gadaran da Nafi,u keyi duk yatashi a banza kenan . Zara,u Wasa gaske sai gashi na haihu nasamu namiji anyi suna dan gina sunzo babu abunda ba,ayi ba da Sadiq yaga mai lafiya na Haifa sonshi daban ne shida sabeer"Sadiq yanzu kam yakamata muyi hakuri murungumi kaddara kaduba yadda Allah ya cenza lamarin shi dan Allah"nagode Zara,u kiyafe mun abunda nayi miki a kwai abunda nayi yake damuna"yara uku yan mata Wanda nashafa musu wannan cutar bayan bayyanu war ciwona basuji ba basu ganiba"shawarata a nan shine ka aure su dukan su muzauna dan in kabari wani ya aure su zasusha zagi da tsan gwama ne "kina ganin babu matsala ?" babu komai yanzu na amince muyi hakan Allah yayi mana jagora ya rufa a siri haka nayi hakuri a kakai komai na yan matan da sadiq ya yaudara abun da zai baku mamaki duk yaran masu kud'i ne nayi takaici amma dana tina yanzu dani sadiq yakeji komai tare mukeyi gafaran uban giji yata nema Allah ya yafe mishi "har yanzu yagagara manta zuwaira dan duk lokacin da takawo mun ziyara sai yata kallon ta ga mijin ta kishine dashi na masifa . Damuwar mu hadata mukeyi muyi maganan komai lalle duk macen da bata had'u da sharrin maza ba tagode wa Allah shine zai zame mata gata dan yafitar da ita daga fada wa uku ba " Allah nagode maka a haka na haihu uku Amina Binta Sadiq nasha wahala banaso Allah ya jarrabi wata kamar yadda nayi dana sanin biyewa maza gashi har mahaifina yakoma ga Allah ban nemi yafiyar shi ba ina rokon Allah ya yafemun yayi mun jagora . Zuwaira yaranta hudu tazama babbar mace mijin ta yanaji da ita sosai munzama kamar yan uwa mijin ta suna mutunci da sadiq sosai sadiq yazama babban magidan ci in kagan mu bazakace muna dauke da wani ciwo ba Allah kenan Allah kayi mana zabi mafi alkairi . Tammat Tammat A nan nakawo karshen littafina mai sunan Halin maza kuskuren da kecikin littafin nan Allah ya yafe mana darasin cikin littafin Allah ya hadamu a kan ladan masha Allah . [11/8, 20:48] MAMAN KHAIRAT CE📖✍🏿: 🌸🌸🌸🌸🌸 HALIN MAZA 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️6️⃣5️⃣⏭️6️⃣6️⃣ Kwana nana uku banga Sadiq ba haka nayi kwana bakwai babu ko dirin Sadiq in ba mijin gantali ba dabai San mutuncin iyayena ba tayama za,ace akan sarkin ka ya rasu ka gagara zuwa kuyi gaisuwa wannan wani kalan rayuwa ne mai cike da rud'ana kullum burina aurena yarabu haka yaro na yakama rashin lafiya babu gaira yazo yarasu gidana nakoma acen akayi mishi sutura yashiga raina sosai Sadiq ko zama bai yiba irin Wanda ake zama dinnan ko ya hakuri babu tsakanin mu"Zara,u naga sai fishi kikeyi miye matsalan kenan "babu Sadiq naga duk bamuma a junan mu jajeba " Sadiq mahaifina ya rasu amma kokacemun ya hakuri taya dan yaron ka yarasu zanwani cemaka ya hak'uri kokince in sakeki babu saki tunda amanan auren ki mommy tabani . Tsabagen bak'in ciki rushewa nayi da kukan bakin ciki tayama za,ace inci gaba da zama da Sadiq ko tahalin yaya zanrabu dashi tundaga ranan nadaina yadda wani mu,amala ya k'ara shiga tsakanin mu da Sadiq. Bayan shekara biyu Abubuwa dayawa sunfaru har da danfaran da wasu sukayiwa Sadiq ya tsiyace sosai gida jen gadon shine yarage a hannun shi sai aikin dayake dashi ranan zuwaira takawo mun ziyara tayi mungun tausaya mun "Zuwaira kigode Allah Abdallah bashida irin tarin matsalolin rayuwa irin na Sadiq" Zara,u maza fa sunan su maza Abdallah shima yanada nashi matsalan takura da masifa abu kadan yata surutu Sabeer babu dama yazo gidan mu sai kiga yadaure fuska narasa dalilin yin hakan shidai sai Aliyu babu ruwanshi da bayaron da ya Haifa ba. Nagaya miki maza sunada matsaloli dayawa amma bake ganewa saboda halin Sadiq gaskiya bantaba jin mai mungun hali ba nifa garama da ya talauce yanzu abun da sauki sosai akan da.munwuni munata hira soai munzama kawaye sosai a rayuwan duniya akwai kalu bali masu tarin yawa sosai a rayuwa. "Kiga yanzufa ciki gareni gashi mai tsananin laulayi banason cikin ma rabo nekawai " karki damu Zara,u nasan kina gudun haihuwa irin su nusaiba "kaman kinsani kuwa Allah dai yarufa asiri kawai zamuce Amin . Zainab Bayan nahaihu yarona yayi wayo nakoma kano k'aro karatu na shekara biyu lokacin Doctor yatafi karatu kasan waje amma kullum muna asibiti abun yadan ganci asibiti akullum mutane biyar biyar zamu duba wasu suzo in tausaya musu dan idon ya lalace sai dai in rubuta musu magungunan da zai rage radadin ciwon mutum na k'arshe da zan duba nabada umarnin a shigo da shi suna shigowa nace sannu malam zauna " katashi Nafi,u bazan duba kaba lalume yafara "muryan wanakeji kaman Zainab " nice nan sannan nine zan duba ka bazan taba duba kaba kasani nayi kaurin da koda kakai k'arana zan,iya bude asibiti nawa wanda koda ankore ni zan dogara da kai na"zainab meyasa abu baya wucewa a gareki kiyi hakuri kiyafe mun ninefa mijin ki Wanda mukayi auren soyayya "dakata jahili ni karka kuskura ni matan wanine kafice mun koda zaka mutu bazan duba kaba " nasan kinfi karfi na amma kisani rayuwata fansa ce a gareki kiyi mun rai dan Allah ko yanzu nasan kinfi k'arfi na nesa ba kusa ba afuwan ki nake nema kiyafe mun . Yabani tausayi in ka kalleshi zai baka tausayi take shedan yata bijuro mun da abubuwan da yayimun amma haka nadaure na duba shi"kayi hakuri ido daya ya mutu daya ne zai yi kallo amma ba sosai ba kayi hakuri daya ya mutu daya zai tashi sai kadage da shan magani "bakomai nagode haka yafi ta nawuce gida nagagara bacci dan tinanin Nafi,u yaban tausayi nasan makanta akwai wahala ,lokacin da yafita yagayawa maman shi nice likitan tayi mamaki" muncutar da ita gashi Allah ya daga darajan ta "haka Allah ke ikon shi Allah yabaka lafiya muwuce mukarbo maganin Watan su shida suna zuwa karban magungunan kafun yafara samun sauk'i kadan kadan gilas aka bashi ina tausaya mishi yau fa duniya tazama abun tsoro.