GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 Story And writing by Amina ma,aji (maman Khairat)📚✍ True life story ```Albishirin Ku dan Allah kucemun Goro fari tas,ni maman Khairat nasake kawo muku wani labari mai rikitarwa, da kuma fad'akarwa, dakuma ilmantarwa duk ku bud'e kunnen Ku ajikina nakeji labarin (gidan marayu) gaskiya Solon daban ne nikaina na jinjinawa labarin nima nabude kunnena, dan in sha Labari``` JANKUNNE *Ban yadda wani ko wata sujuyamun labarin tawani fuskaba labarine da yafaru da gaske ba k'irk'irarren labari bane .in labarin yayi dai dai darayuwar wani Ku tuntub'eni ta number wayata zanyi muku cikekken bayani .* *Drug Abuse* *Muguji aikata fyade da cin zarafin marayu wannan na,d'aya daga Cikin rashin cigaba, da nutsuwa a zuciya .muguji, ta,amali da miyagun kwayoyi ya na barnatarwa fiye da ilmantarwa wannan sak'one daga Had'akar marubutan Hausa Nigeria* "Inna yunwa mukeji cikina har ciwo yakeyi ko ruwa kibani zan mutu" yi hakuri sulaiman ga sadiq bayanan baran tana yaje gidan wancen matar ko garin kwakine ya karb'a muku koda babu sugar. Inna kibamu koda ruwane zamusha ba,jiya akwai sauran garin da kikarage ba dakike tuk'a tuwo kibamu kisaka ruwa"haba sadiq ,daga shigowarka,taya zakace mujik'a garin tuwo?inna kenan kedai kibamu akwai tsamiya kisaka mana guda d'aya tayi tsami "toh sadiq shiga d'aki inna tayi taduba garin ko Cikin tàfin hannu bazaiyi ba yazatayi tunda yaranne suka kawo shawaran kwanan silver tad'auko tawanke take ta tankade garin taga yazama kad'an saboda jiya nik'an batayi laushi ba . Juye garin tayi tasaka tsamiya ta murza d'and'anawa tayi taji yayi dad'i Kuwa nufan k'ofar d'akin tayi duk sun rik'e Cikin" kutashi kusha gashi duba abun sadiq yayi yagani koshi d'aya zai shenye mik'ewa yayi "ina kuma zakaje?inna zan k'ara ruwa ne dan, ya,ishemu har su Ibrahim sudawo da sayyada ,bude randan yayi ruwan tayi k'asa kalan k'asàn randan yayi yasamu ruwan bari yayi ta kwanta yajuye ruwàn kowa yasha k'annen su,sukaragewa in sundawo daga makaranta susha. Sulaiman tashi yayi daga kwancen da yayi " harka tashi E inna natashi kema kisha mana koda kad'an ne.kusha kawai badamuwa,har k'àrfe sha biyu da rabi tayi "sauran yaran suka dawo daga makaranta " inna barka da gida yauwa kundawo? E mundawo "yunwa inna " gacen faraufarau kud'auko kusha "inna wannan bazai,isheniba kuyi hak'uri kusha " "Inna bari in d'auki roba in tafi bara kozamu samu abunda zamuci " Allah yabada sa,a sulaiman Amin,haka yata yawo kowani gida yaje shiru yaje gida yafi biyar kafun yasamu guntuwar shin kafa shima Wanda yara sukaci ne suka rage ya k'ara shiga wani gidan yasamu taliya wani gidan tuwoce miyar kuka, duk yahad'a yana fitohwa, suka had'u da sadiq "kasamu kuwa?" alalene itama nakeganin tab'aci sai nera ashirin da biyar wani mutum ne yabamu. "kagani sadiq mutafi gida ninasamu abinci kuma zai ishemu tunda roban tacika har ,a leda nasaka " sulaiman muje kawai muk'ara kozamu samu abinda gobe zamuci Allah yasa musamu tuwo ,kagani sai inna tayi mana d'umame"shikenan muje kawai ,bari muyi dabara musaka abincin aleda sai muje kozamu samu wani toh muje . Sayyada tatafi debo ruwa haka tacika ko,ina tayi shara ibrahim yana zaune ,har su,sulaiman ,sukadawo shida sadiq "inna yaukam munsamo dayawa hakane " sayyada kid'auko tire mujuye ,haka sukaci abincin dukansu har inna Sauran sukabari sai da safe zasuci . Sun k'wana ,acikin walwala kowa sai fara,a yakeyi in yatina da sunada abunda zasuci . *********************** Washe gari ********************* da sassafe inna tahad'a karare tayi musu d'umame kafun suka wuce makaranta dan har sun, sunsamu ,ana zane wasu,sakamakon basuzo ,a kan lokaci ba,sayyada ko komawa tara basayi saboda babu ,abunda zasuci koda sun koma gida, ne,ga kullum basa zuwa akan lokaci dan sai tawuce wani gida tayi wanke,wanke kafun a bata dubu d'aya da d'ari biyar ga wajen da nisa tundaga sumsumma, har waziri Ibrahim ga cenciki ne, matar gidan sai masifa da duka . Wani rana kan sayyada naciwo bataje da wuriba"uban meyahanaki,zuwa da wuri Anty ?"kiyi hak'uri kaina keyimun ciwo" toh acikin kud'in ki "naji Anty Kizuwu,sai wani kallona kikeyi kinzubamun ,ido kaman mayya... Maman Khairat ce [25/05, 07:34] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 Story And writing by Amina maaji(maman Khairat)📚✍🏿 PAID BOOK 200 FREE PAGE 1/8 TRUE LIFE STORY 3️⃣⏭️4️⃣ JANKUNNE *Ban yadda wata ko wani sujuyamun labariba ko satar fasaha tako wace irin fuska banaso abunda a,kayimun a INA MAFITA ,ayimun a wannan labarin yafaru da gaske ba k'irk'irarren labari bane.in labarin yayi dai dai da rayuwan wani ko wata ku tuntub'eni ta wannan number 08068748984 zanyi muku cikekken bayani yadda labarin yake.* *DRUG ABUSE* ```Muguji aikata fyade da cin zarafin marayu da yaran dabasu jiba basu ganiba koda sunada gata ko ,akasin haka wannan na d'aya daga cikin rashin cigaba,da rashin samun nutsuwa a cikin zuçiya .muguji ,ta amali da miyagun kwayoyi yana barnatarwa fiye da ilmantarwa ``` ******kud'in ki ,taga masifan Hajiya Zarah bana wucewa bane d'aukan tsintsiya tayi cikin lokaci kad'an tagama wanke wanken tayi tagama duk abunda zatayi tayishi a cikin rashin kuzari. " Anty k'arfe nawa ne?kinsani aikin lokacine?aa Anty kaman bazata dubaba ta d'auko wayar takwas saura kwata7:45am zantafi Yau munada mathematics ga malama Amina ce karta dakeni"ina ruwana kije mana, in har naduba baki wanke mun kaya mai kyau ba gobe zaki samoni. Dasauri Sayyada take tafiya har tana had'awa da gudu ta,isa gida"Sayyada kitsaya ki ci,wani abu mana "inna zan,makara,ga malamar mathematics,cedamu ,kinsan mathematics ba ganeta,akeyiba ga malamar batada Sauk'i" kije Allah yabaku sa,a in antashi tara kidawo kinji zan,ajiyemiki tuwon "toh inna" K'arfe takwas da minti talatin da takwas ta,isa ansaka sauran kwashe datti da takaddu yagaggu"ke Sayyada sama,ila,sai yanzu zakizo? Malam Ali kayi hak'uri banajin dad'i "toh ke kullum sai kinyi lattice ne?mekike tsayawa yine? Tarasa mezatace zanasu akayi bulala biyu biyu,kuwuce . Tanazuwa taga malama Amina ko kulata batayiba sai dataje tazauna" ke Sayyada kificemun daga aji "kiyi hak'uri malama banajin dad'ine dakaman bazanzoba ganin Yau munada kene Nazo.. Kijeki zauna har,aka gama darasi ,tafita haka malamai sukata shiga ,har tara darabi yayi ,aka buga,lokacin,cin abinci yayi mutàne sai tafiya gida sukeyi amma banda sayyada,in tajema mezataci kowa ya watse sai mutane Wanda bazasuwuce gomaba ,wata qawarta ne Hafsat " Sayyada zomuje gidan mu bakitab'a zuwaba kullum sai nabada labarinki ,a mamana"Hafsat bazanjeba banajin dad'i zazzab'i nakeyi!! "Kizo,muje akwai magani sai kisha gana gayawa mamata taredake zamuzo nace tadafa mana taliya"hmm Hafsat kenan kije kawai "sai datayi da gaske kafun Sayyada tabita ,cikin ikon rabbi sunci abinci tasha magani maman Hafsat Tabata taliya biyu da sabulu da Su barkwano takaiwa mamanta ,harda kud'i dan kayan makaràntan jikin Sayyada ta kalla tasan tana cikin wani hali' " nagode mama nagode fara,a Sosai akan fuskan Sayyada,tanata zumud'in a tashi dan rabonta da sudafa taliya har sun manta sai dai in Su ,sulaiman sunje bara sunsamu,ko inna tayi surfe susamu susayi garin tuwo suyi. Kud'in da maman Hafsat tabata,ne tasiya musu kayan miya,ana siyarwa a wani gida kusa da makarantan su, tasiyi na saba,in ,70 tatafi gida"inna Yau farin ciki nakeyi"nameye kenan? kinji abunda yafaru"naji dad'i da wasu suke taimakon mu ,akan dangin mahaifinku,da nawa"inna karki damu watarana zaizama labari,hakane inna Wannan kam sai dai ikon Allah!! Allah yamana maganin komai Amin "Bari mujira su sulaiman da sadiq in basu samoba sai muyi taliyan " gaskiya Sayyada dole kiyi murna tunda Yau kowama murna zakisamu"bayan tafiyanku ,nashiga wani gida nanemi surfe nayi sa,a kuwa kwano shida sukaban dawa na surface nakaimusu suka biyani"Yau acikin sa,a muke. Ina Ibrahim? Shima Yau kuka yayi sai yabi su ,Sulaiman baran shine nace yaje hawaye ne yazubo a idon Sayyada "meyasakike kuka ? " babu komai naji tausayin mune, kawar da zancen Sayyada tayi"inna Yau abun mamaki malamar da nake tsoronta har tausayamun ,tayi"ta kyauta kuwa dabata daki sarkin tsoroba"kaman kinsani inna"Allah yataimakeni . ____________cen kusan k'arfe biyu duk sundawo da abinci dayawa ,sukadawo wani yaji tausayin Ibrahim yabashi nera d'ari biyu ,200 ga abincin mai kyau ga yawa, sai Suka kasance a cikin farin ciki Sosai inna tadad'e tana godewa Allah datayi salla ,inna tanason ,Ibada amma karatun kad'an ne tunda ,a ruga tatashi, babu Wanda yadamu da karatu, sauranma su Sulaiman ne suka koyamata tatsuniya sukayi da dare sunata dariya . Ranan jumma,a su Sayyada k'arfe shad'aya da minti arba,in da biyar 11:45 ,akatashi, tadawo gida duk wankin su Harda nasu Sad'iq ta,tattara tayi kayan daman duk basuda yawa, d'ayan kayanta guda d'aya malamà Amina ce takawo musu itada y'an ajinsu su biyar na yaranta, tanason kayan Sosai. Itace su Sulaiman sukatafiyi jeji ,shida Sad'iq har yamma, sukadawo,sun sai da, k'ulli d'aya dubu d'aya suka raba d'aya ,k'ullin suka siyar d'ari hudu 400,da murna suka koma gida sunsamu gidan Anyi shara anyi wanki"Sayyada sannu kinyi wanki keda bakejin dad'i "yaya kufa aiki me wahala,kukaje" Allah yamiki Albarka Amin "in ta tina yayunta sungama primary basuje gababa sai taji wani kala,har hawaye takeyi" banason kullum kina kuka "nasan karatun mukike tinawa karki damu ,kina gama primary mukuma zamutafi Da gaske yaya E da gaske zamutafi Sadiq zankai nikuma zantafi in yi kasuwanci✍🏿.. Maman Khairat ce [25/05, 07:34] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 Story And writing by Amina maaji (maman Khairat)📚✍🏿 🅿️5️⃣⏭️6️⃣ Free page 1/8 ```Littafin na kud'ine zaki biya d'ari biyu ki karanta ta,ta wannan acc no 4271914014 FCMB ko katin MTN ta wannan number 08068748984 shedar biya 08068748984 Gidan marayu salon daban ne akwai tarin darasi mai yawa a cikin labari kukasan cedani a kowani lokaci page biyu a rana akwai tausayi da rud'ani.``` Aguje wasu mutane guda ,uku suka shigo office d'in "meyasa zaku shigo mana office batare da kunyi sallama ba? duba hannun su yayi yaga yaro a leda " munkawo wannan yaron ne munganshi acikin bendir,da safe shine akace mukawo shi gidan nan tunda bamusan iyayen shi ha.. Take dukkan su sukatashi daga zaunen dasukeyi mik'a yaron sukayi tsutsane a mamaye acikin ledar ga bend'ir din shima tsutsa ya mamaye shi,daga ganin yaron ya kwana biyu cireshi akayi aka kira yagana, cibin nan har tazama kore tafara samun matsala d'aukan yaron yagana tayi taje tayi mishi wanka ,aka gasa cibiyan kafun tadawo dashi har madara ,aka bashi. *********Kafun aka hau cike cike dan wanda suka kawoshi sai da sukabada addreess na in dasuke , Gida ne yahad'a b'angarori dayawa acikin gidan kowa da kalan matsayin shi tundaga chairman akwai Director HOD Akwai Deen Head of the House akwai woman Right akwai b'angarori dayawa y'an wata d'aya zuwa wata tara gunsu daban y'an shekara d'aya zuwa biyu gunsu daban shekara hudu zuwa shida ,goma zuwa sha biyu, sha biyu zuwa sha biyar sha,biyar zuwa ashirin in sunkai shekara ashirin ko sha tara ,ana komar dasu cikin gari suzauna koza zo neman auren su anayin sa,a kuwa ana aurer dasu babu wata matsala.. Sungama cike cike suka zauna suna hutawa duk abun yabasu tausayi in dasabo sun saba da wannan sai kana aiki a gidan ne zaka gane .. Rafi,atu ",Maryam yanzu muhaka zamu rayu kenan kullum cikin tsangwama da gori wasu su aibatamu wasu ,susomu " karmu sawannan a ranmu wataran zaizame mana labari.amma Rukayya kinsan Safiya jiya zagin mutayi wai mu,kowa in antashi daga makaranta gida yakewucewa mukuma sai dai muwuce gidan marayu"Maryam rayuwarki da Sauk'i a kan namu dan ance iyayenki rasuwa sukayu wutane ya kwounasu "kusan ance watane tazo tasa wutan kuma tunda sukazo babu wani d'an uwansu da yatab'a zuwa ganin su.kukasan ko gudowa sukayi irin masoyan nan ne "duk da haka ke a cikin gida kike" nifa a cikin jeji aka tsince ni wayasan kwanakin danayi inacikin jejin "Rufi,atu "nikuma wata matace takawoni amma tace wai watane zata jefa ni,a cikin rigiya shine ta karb'oni " duk kanmu abun tausayi ne .. Dan ma,munsamu uwar kirki bamutab'a rashin wani abuba sai dai iyayen mu,daman bamusan dad'in zama dasuba. A sallah mu y'an gatane,mukan tashi da kaya kala wajen uku ga nuna kulawa da,akeyi mana "abun burgewan tunda akasan mu qawaye ne shiyasa jama,a suke cemana y'an uku. Rayuwan maraici abune mai wahalan gaske duk yadda kayi wataran sai katino iyayen ka fatan mudai Allah yasa tahanyan aure aka samemu"Maryam " nikuwa in ta hanyan banza aka sameni bazan tab'a yafewa kaina ba. "Mama Salamatu " meyasa kuke haka ne,banace kudaina zama kuna irin hiran nan ba "kiyi hak'uri zamu kiyaye in sha Allahu kutashi kuje ankawo wani yaro kuduba shi dan kune manya a gidan toh mama da sauri suka d'auki hijabi sai b'angaren ,yara sunji tausayin yaron Sosai sai da sukayi hawaye gashi farine yaron tsutsan yafara tab'a jikin shi wani har yashiga cikin sa za,a kaishi babban Asibiti a duba shi " mama yagana ya jikin yaron da Sauk'i Sosai Allah yabashi lafiya Amin ya rabbi "kutashi kutafi kar dare yayi sai da safe,lokacin da suka koma kowacce jikinta yayi sanyi ganin yaron da sukayi. Da safe jikinsu a sanyaye sukaje makaranta suna ganin kaman yaron zai mutu ,dan ko kukan baya,iyawa sosai Allah yatashi kafad'an ka Amin Maryam ...✍ Maman Khairat ce [25/05, 07:34] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸 Story And writing by Amina maaji maman Khairat📚✍🏿 True life story Paid book 200 Last free page 1/8 🅿️7️⃣⏭️8️⃣ *Gidan marayu labarin yazo dawani sark'ak'iya zaki iya biyan dari biyu ta wannan Acc no 4271914014 Fcmb ko katin mtn ta,wannan number 08068748984 ,ki mallaki naki true life story ne akwai tarin darasi dayawa a cikin labarin babu soyayya sai tausayi rashin imani ga rashin bada kulawa a marayu labari ne daya faru da gaske ba k'irk'irerren labari ba, ilmantar wa nisha d'antarwa da kuma fad'akarwa, duk akan farashi mai sauk'i.* ___________Taya zaki fad'i haka shegiya kuma E mana bamu,isa muce mu y'an halak ne ba. Washe gari da safe suka shirya suka wuce makaranta suna shekaran k'arshe a secondary schools ,tunda aka buga break sunfitoh suna zaune wata ce safiya "ku y'an gidan marayu meyasa,kuke shiga cikin masu,iyaye kubari kurik'e maraicin kuma na,taya zakudinga shiga cikin masu asali,har Rukayya zatayi magana maryam tace tabarta " ke Safiya mekike fad'a haka ne? ina ruwan ka,nizakiyiwa rashin kunya ko? Tunda ,aka fara maganan dukkan su shiru sukayi har akatashi daga makaranta har suka isa "lafiya y'an uku?" mama salamatu wata ce kullum take cimana mutunci wai mu y'an gidan shegu "mekukayi mata sunawa ne,wannan abun ba,abun wasa bane ,yakamata kutsaya kuji da kyau " gobe zamuje. makarantan ,in gawanda ya d'aure musu gindi, babu Wanda ya,isa yacimuku mutunci kuma yarane kaman kowa. Take tatafi office d'in Director tasanar dashi yace gobe zasuje makarantan ,karsu damu ,k'arfe biyar aka kawo wata yarinya a cikin kwandon shera yara Wanda bazasu wuce shekara goma ba suka kawo ta,"mai gadi nan ne gidan marayu?"E nan ne lafiya a bayan layin jorisalam ne mukaga yarinyan nan a cikin abun zuba shara" kuzo, muje in rakaku ,anan ne zaku fad'i duk abun da kukasani. ,a lokacin da suka,isa ,a lokacin chief yake rufe office dinshi lafiya ? Kushigo bude marfin yayi yarinya ce aka lankwasata aka rufeta ,d'aukan ta akayi wuyar tagagara tsayuwa Sosai gata gala bai,ta Asibiti aka wuce da ita, kafun a d'auki wasu bayanai nata. Washe gari duk wani Wanda yakeda matsayi yatafi cikin makarantan Su Rafi,atu office din principal suka wuce sukayi mishi bayani aikawa yayi aka kira Safiya"kijuya kije Kitaho mana da iyayen ki ,waya gayamiki basuda iyaye dake, kikeyi musu gori bazamu laminci wannan cin zarafin ba yakamata kigane kedasu waye duk kikirasu koransu akayi akabawa ma,aikatan gidan marayu hakuri akan hakan bazai sake faruwa ba. SUMSUMMA Wani anguwa ce dake cikin garin damaturu babu yaren da babu amma fulani sunfi yawa a nan su Sayyada suke rayuwan su,ita da iyayen ta,tun da,aka tashi daga makaranta su,Sulaiman da Sadiq suka d'auki kwanon baran su ,sunyi sa,a sunsamu abinci dayawa aciki har da alale duk da tayi tsami sai kusan karfe uku suka dawo suna dawowa,suka zuba musu har Inna taci "basai, kunkoma bara da dare ba tunda qawar Sayyada sunbamu abunda zamu dafa gashi munada abin dazamuci" Inna kenan kwana nawa zamuyi mutafi muyi kawai sai kiga munsamu ,wannan zaiyi amfani "shikenan Allah yakaimu Amin Dare nayi suka wuce baran ,lokacin Inna tayi shara Sayyada tadebo ruwa tayiwa Ibrahim wanka ,marfin k'ofar buhuce aka rufe zauren da shi, d'akuna biyu ne a cikin gidan sai band'aki . .ASALIN JANBO Janbo shine mahaifin su Sayyada d'an asalin wani kauye ne hanyan gashua kwalji mandawa Janbo yataso d'an gatane agun mahaifinshi dan a cikin yaran shi yafison shi Mohammed bubare shine mahaifin Janbo matansa biyu yanada mata guda biyu maryamu da zainab maryamu yaranta salji da Haruna basuda imani ga San kansu da sukeyi basa wasa da rashin mutunci bulama Saleh da bubare basa,shiri tsakanin anguwan guda biyu antaso da wata k'iyayya Mara tushe dan bulama Saleh yatab'a neman Zainab bai aura ba shine kiyayya yashiga tsakanin su duk da sungirma, amma wannan kiyayyar tananan . Soyayya mai k'arfi yashiga tsakanin Janbo da Aisha ,amma bulama Saleh yace ya haramta wanna soyayyar bai ga ,in daza,ayi ba Janbo yanada addini yataso a ruga amma yanada ilimi gashi da dukiyan shanu da tumaki kaza yanada zuciyan nema ga Tausayi,shiyasa mahaifin shi yake son shi,a lokacin yataso yazo yasami mahaifinshi" kurage gaba kubarmu, muyi auren nan tunda bai shafemu ba kuyi aiki da hankalin Ku. "Janbo badaga niba ne,daga gun Bulama salah ne nikam na manta ma,karka damu kuci gaba da soyayyar Ku kawai Allah yabada sa,a zanje kankare akwai yayan shi bulama Sa,idu in gayamishi kaci gaba da had'a kayan auren tunda kagina d'akin dazaku zauna. Da safe yawuce kankare yaje gun Sa,idu yagaya mishi komai"karka damu kuzo da sadaki nizan d'aura mata aure gobe da Janbo zan aika shi Saleh yazo goben godiya yayi, yayi murna,a lokacin da yasanar da Janbo abunda yake faruwa yayi murna yabada sadaki da komai abun da al,adan fulani keyi . Yayun Janbo haushin sa,sukeji saboda yafisu komai sunyi aure har da yara ga mahaifin su,yafi son Janbo akan su,. Lokacin da Bulama saleh yadawo shiga d'akin mahaifiyar Aisha yagaya musu,bashi babu ita in kuma aka d'aura auren nan kar,adafa komai ya sallamata a cikin zuriyan shi, mahaifiyar ta Adama taji haushin furicin maigidan nata, amma babu yadda ta,iya "Aisha kiyi hak'uri kizauna karki saka komai a ranki gacen kayanki da muka siya za,aje ajera miki, shanayen ki guda biyu kibari zamu kulamiki da shi amma gobe za,a siyar da guda d'aya ayi miki siyayya kinji ." nagode kizauna kinga kekadai na haifa banso auranki,yazama haka ba. Da,dare a,kakai amarya Aisha d'akin ta,murna sukayi Bubare yayi musu komai a she haushi yakebawa sauran yayun shi sunyi sati sukafara zuwa da dare suna damun shi yagane ana hakan yasamu ,mahaifin shi yasanar da shi"Janbo abun da nakeso da kai ka gudu gobe ko jibi kasiyar da shanun ka guda uku da tumaki biyar, ka had'a kud'in katafi wani gari sai ,in abun ya lafa kadawo kaji "zantafi jibi gobe zanyi duk yadda kace ,Washe gari duk a,kasiyar da abunda suka lissafa,Aisha har gida taje dan yin bankwana da mahaifiyar ta da dare suka tattara suka gudu Inna Zainab tasha kuka gashi Janbo ta haifa ,shi kadai. Dare nayi sukaje sunmayar Janbo yananan Bubare ne yayi dabara kaman mutane ,suka hau jibga a she ciyawa ne ,ba komai ba jin bugun yayi yawa Bubare yazo " kai meye haka wato kune ko har da kai yayan Aisha Washe gari sukayi shawara ,a kan su kawar da Bubare shikuwa yakirasu yace "Janbo yabar dukiyan shi kurike mishi Amana ,a daren suka murd'e mishi gaban shi ,suka kashe shi Washe gari sai gawan shi ,aka gani sunkashe mahaifin su da kan su. ``` wasan yanzu aka fara kudai kubiyo ni kusha karatu sai mun had'u a paid group ``` Maman Khairat ce [25/05, 07:34] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️9️⃣⏭️1️⃣0️⃣ Mutuwan Bubare yabawa ,kowa mamaki mutuwa babu rashin lafiya ,salji da Haruna kodamun su mutuwan bai yiba ,haka aka gama zaman makoki,lokacin da Janbo yasamu labarin rasuwan mahaifin shi ranshi yab'aci sosai dan sai da,akayi sadakan bakwai kafun yasani ,zuwa sukayi da Aisha sukayi kwana goma sukajuya da tumaki guda shida,nacikin garken sa Inna Zainab tanashan wahala agun su Haruna, sutayi mata habaice,habaice ko kulasu batayi. Sundade su Janbo basuzoba, yayi musu wata bukka,daga baya yasiya musu fili ya gina musu ,a haka har tahaifi Sulaiman da Sadiq sai data dade tahaifi Sayyada mai sunan Inna Zainab Sulaiman mai sunan Bubare Sadiq mai sunan Bulama Saleh Janbo shanaye yake kaiwa Barno da gombe ,bai ragesu da komai ba babu abunda basaci har yasaka Sulaiman da Sadiq makaranta. "Aisha yakamata kaje kaduba Inna kaga ita kadai ne" zanje gobe in dubata washe gari da safe yatashi ya shirya yawuce yasamu Inna Zainab babu lafiya ga babu wanda zai kula da,ita haka ya d'auketa yakaita Asibiti a ranan ta amsa kiran ubangiji,Janbo yayi kukan rashin Innan shi haka yadaure "ko kallon arziki babu Wanda yakeyi mishi har akayi sadakan bakwai mutane suka watse. Lokacin da akayi arba,in yabuk'aci zai kwashe tumaki da shanayen sa amma su Haruna sun hana,sunce bazai ,iyu ba ,dole yasaka masu yawa, a mota sukawuce damaturu yabi bayan su . Komai sukeso Janbo yana siyamusu lokacin cikin Aisha yayi wata tara babu abunda bai siyaba ,cikin watan tahaihu tasamu d'anta Ibrahim Salji sai da suka turo wani yagane musu ,in da Janbo yake, babu abunda Yaran Janbo suka rasa wani rana yana kwance yaji ana janshi cikin dare har zaure aka kawoshi sukayi mishi duka suka murde gaban shi suka kashe shi,Su Salji ne da Haruna . Babu Wanda bai shiga tashin hankali ba narashin Janbo har akayi sadaka,mutane kad'anne sukazo Tsakanin Janbo da Inna Adama sati d'aya Wannan shine asalin tushen su Inna da Janbo. Gidan marayu Mama salamatu tana kulawa da yaran b'angaren ta,batada matsala da su ,suna girmamata sund'auketa tamkar uwa " mama salamatu Rafu,atu zanje b'angaren yara in dubasu kuje mana karku dade ace sai nakiraku toh mama Lokacin da sukaje watà yarinya ce taketa kuka mama yagana ta rarrashe ta tak'i Shigowar su Rafi,atu da maryam da Rukayya "mama yagana kikawota rarrashi sukafarayi kafun tayi shiru har kusan mangari ba kafun sukawuce b'angaren su Cikin dare akakawo yara guda biyu iyayen sunyi hatsari sun kwaune " yaran sai kuka suketayi Sosai anbada cikiyan su ,ko Allah zaisa suga zuriyan su . "Rafiatu nikuwa kinsan ankawo wasu yara guda biyu gobara abun tausayi gidan nan yahad'a mutane dayawa gaskiya Allah yasa mucika da imani washe gari sukafara shiri na exam " babu abunda yake d'aga musu hankali in suka tuna tafiya da k'afa ga wajen nisa haka zasu daure sugama tunda yanzu exam sukeyi kuma shekaran k'arshe kowa Maman Khairat [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 *GIDAN MARAYU* 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 *Zaki biya kud'in ki ta wannan Acc no 4271914014 Fcmb ko katin MTN ta wannan Number 08068748984.* Story And Writing by Amina maaji maman Khairat📚✍🏿 PAID BOOK 200 TRUE LIFE STORY 🅿️1️⃣1️⃣⏭️1️⃣2️⃣ Tunda,su Rafi,atu suka fara exam wataran da k'afa zasuje wani lokaci kuma za,abasu nera d'ari biyu ,duk gidan marayun babu Wanda bai San yan uku ba ,saboda kirkinsu ga biyayya amma duk da haka halin maryam yafita daban acikin su batada sakin fuska ko kad'an gabata dariya. HASSAN SHEHU MK Aguje yashigo gidan marayun jikinshi sai rawa yakeyi ko neman izini ,baiyi ba,yashiga office din director "lafiya kuwa?" Baka ganeni bane "taya zangane ka . nine Wanda nakawo wata yarinya ,a kan babur shekaru goma da sukawuce ana ruwan sama,acikin wani abun goyo fari nace na tsince ta,a bayan gida na" a wani gari kake?"ina nguru meye sunan ka ?Hassan shehu "kasaka hannu ma,ana kayi sign ko wani cike cike E nayi dayawa, akaban takaddun nasaka hannu " tunda kakawota katab'a zuwa ne? _____________aa bantab'a zuwa ba"meyakawo ka yanzu ? "Wannan yarinyan danakawo y'ata ne tacikina nine mahaifin ta,nayiwa wata ciki ne shine tahaifeta nikuma nayi mata barazana muddin tahaifi yarinyan banine mahaifin taba, toh " yanzu ina yarinyan bansan in datake ba. "Allah kenan " yanzu meyakawo ka? "Mata hudu gareni babu Wanda tatab'a koda b'ari ne gashi natara dukiya masu yawa gababu Wanda zasugaje ni duk da,itama batada gadona amma zan ,sadaukar da dukiya ta,gareta. Zakaje kanemi inda yarinyan take muji daga bakinta dan muma bamu yadda da kaiba " sannan da ma,aikatan mu,dan bamu yadda dakai ba"na amince a shirye nake inyi komai koda hakan zai ragemun duk wani abunda ke damuna . Katashi kaje ka binciko mana in datake koyaya ne tashi yayi dawata uwar malum malum kaman na Allah . Kwana d'aya yayi yadawo "toh andace kuwa?naje ance tayi aure amma nasamu number ta,bankiraba nace sai nazo gaban ku sai mukira toh bamu number " bugu d'aya tad'auka Muna magana da Zarah ne?E munakira daga gidan marayu na jahar yobe "lafiya kuwa?E lafiya da mutum akusa dakene?aa nikadai ce kinsan Hassan Shehu MK nasanshi tsinanne mungu " ya,isa haka kuntab'a haihuwa da shi ne E shine yayimun ciki ya yaudareni yace zai aureni daga baya yajuyamun baya nahaihu nakai mishi y'arshi har k'ofar gidan shi. Zamuso kizo damaturu dan cika wani takaddu bazamu tab'a barin auren ki yasamu matsala ba zamuyi duk yadda zamuyi amma mu,abubuwan mu munasawa da woman right "kurufamun asiri wallahi zanzo banaso in samu matsala duk da Wanda na aura shima yanada yaro yanzu a wajena yake nike rik'e dashi" gobe ko jibi kizo kikiramu da wannan number . "Zaka nemomana wani naka dan yazamemana sheda itama zamu aika gun iyayenta suzo muyi magana dasu dan susani" zantaho da mahaifina duk da yatsufama zangayamishi . ************** Bayan kwana biyu **************** Zarah tazo tareda iyayen ta sunzauna duk an musu bayani duk abunda ke faruwa babu wani damuwa dan sana,ar mahaifinta ne ketawa y'an yara martabar su da auri saki yarinya daga zaran takawo talle toh sai yanemi yatab'a tanan ne yab'atawa yara dayawa mutuncin su ga yanayin aure ko shekara bazakayi ba zai saketa ya auro wata. Baba bamuji kace komai ba mai zance bayan nima halinmu d'aya da zarah yanzu abashi yarinyan yatafi da ita, itakuma zarah takoma shine kawai toh zakusaka mana hannu,ina uwar zarah munrabu daga baya tarasu .duk abunda za,acika ancika yarinya siyama tayi wankan ta tana primary 3 gacen mahaifinki da sauri ta k'arisa gun mahaifin nata " Meyasa kuka barni anan gidan bakuzo kuntafi daniba "bazan bikuba bansan kowa ba sai mama Yagana dan itace uwata dukkan su sai dasuka zubar da hawaye yarinya kekkewa da ita daman mahaifinta shuwa ne kyau Sosai takedashi dan maikyau ake kiranta wataran a gidan marayun . Dubu dari shida yabawa marayun gidan tare da yadina da , zannuwa har raguna yabayar guda hudu ,a yankamusu a soya musu sunyi godiya tare da yimishi gargadi bayan wata uku yadinga kawota ya amince take Zarah taji tausayin yarta tilo d'aya take nadama yazomata dabata yasar da itaba. SUMSUMMA Tunda Sayyada tatashi tawuce gidan Hajiya zulai dan tagama aikinta da wuri tazo tatafi makaranta dawuri kartayi latti"Sayyada ga kud'inki nacire nerah d'ari uku kud'in kwanakin dabaki zoba " nagode Anty "kedai Zulai kinji kunya yarinya nan tagayamiki batajin dad'i a lokacin meyasa bazakiji tausayin taba" wataran muma yaranmu zasu iya ,fad'awa ciki maraici arasa wanda zai taimaka musu "aa kadaina jazawa yarana maraici"zakizauna a duniyan ne? Wanda sukafiki imanima sun mutu barantana keda son zuciyanki,ki gyara halinki kinji ko. Ficewa yayi yatafi inda Sayyada take bi yazauna akan wani dutse.... Maman khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 TRUE LIFE STORY PAID BOOK 200 🅿️1️⃣3️⃣⏭️1️⃣4️⃣ Har tazo zatawuce sai taji ankira sunan ta Sayyada juyawa tayi "Baba " kingama aikin ne ?nagama ga wanan kuje kusiyi kayan abinci "aa Baba kabarshi mungode " nine nabaki k'arb'a tayi har k'asa ta tsuguna tayi mishi godiya da sauri har gudu takeyi . Lokacin da aka fitoh daga sallah ,Sulaiman yawuce yaciro musu d'iya d'iya ya tsinke sunada sauran yajin k'arago suka kwad'a sunaci Sayyada tashigo da murnan ta. Inna kinga wannan kud'in mijin Anty ne yabani"ke Sayyada banace miki karki d'inga k'arb'an kud'in mutane ba kuka tafashe,da shi "Inna shine yabani Anty kuma tabani Kud'in aiki na tacire dari uku wai abakacin rashin zuwan da banyi ba lokacin da banida lafiya. Bakomai tayiwa kanta ne" gobe zamuje dan inyi mishi godiya Allah yakaimu Amin Shiryawa tayi sukawuce makaranta da Ibrahim Inna taliya tasiyo musu tadafa musu ,a ranan su Sadiq itace sukawuce basuje baraba sai k'arfe biyar saura sukadawo ,sunsayar da qulli d'aya dubu d'aya da d'ari biyu suka raba na Sulaiman kashi biyu dan yafi yawa suka siyar dubu d'aya rabin suka kawo gida. Suna shigowa "Sannu yaya " yauwa sannun Ku da gida yauwa kunsha wahala ruwa tadebo musu acikin wani maceccen kofi sha sukayi ta d'ibamusu taliya sukaci ,"Inna fa? Tajeyin wanki a wani gida "Ibrahim fa?tare da shi sukaje " kezaki,iya, surfen ne?ankawo Inna batanan shine nakeyi karmuce baza,ayi ba su cenza wani gida hakane"bari mutayaki tunda saura kwano d'aya Tayata sukayi ita kuma tabushe ta zurta yarinya y'ar shekara sha d'aya takoyi aikin manya D'aukan surfen tayi takaimusu sukabada d'ari biyu da Hamsin tayi godiya har zata fita Ya ansadu ta kirata"ga wannan tsakin kitafi muku da shi ko dambu zakuyi mungode Sosai. Yakuwa taje tasiyo da kayan miya ta d'aura musu fatan yakuwa tsakin tawanke ,har kusan mangariba Inna tadawo daga gidan dataje wanki d'ari biyar suka bata da sauran sabulun da sukayi wanki yarage akace tad'auka. Hadiri ne yataso Sosai garin yayi bak'i Sosai tattare kayansu sukayi ,In akwai abunda Inna ta tsana bai wuce ana ruwa su Sulaiman suna waje ba ,gashi suntafi bara dan susama musu abinda zasuci "Sayyada " Inna surfe nayi ankawo miki daga gidan ya Ansadu shine nakai musu "duka kika surfa sannu Allah yamiki Albarka Amin shine tabani tsaki nasiyo mana yakuwa zanmana Fate Ruwa,akayi Sosai sai kusan k'arfe bakwai suka dawo daga bara gashi sunsamo abinci babu laifi Dasafe Inna sukashirya suka wuce inda Sayyada take Aiki dan tayimusu godiya amma bai shigo ba sai kusan da zasu tafi " mungode kabawa Sayyada kudi takai mana Hajiya kitayani godiya"godiyan mezan tayaki "bayan yabaku " kune masu tusawa yara sudinga rokon mutane daga baya ku,aura musu mazajen mu.. [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 ```Kai maraya ne ko katab'a tinanin marayu fiye da komai hakki ne akanmu mutaimakawa marayu su tsaya da kafansu mu tallafa musu ba sai Wanda iyayen sa suka rasu kadai ne,marayuba ,mutausayawa marayu y'an uwan mu mujawosu daga fad'awa mummunan hali ``` 🅿️1️⃣5️⃣⏭️1️⃣6️⃣ "Haba Hajiya Sayyada fa y'a take a wajenki kobabu komai tunda naga acikin yaranki akwai sa,arta karkice haka taimako ne bakomai ba kokema zaki,iya taimaka mana ba komai aciki bane kiyi hakuri"kinji kunya zulai talauci da maraici ba in dabaya zuwa zai iya gangarowa gidan nan . "Kiyi hak'uri maman Sayyada nayi muku dan Allah ne bakomai ba dan nima bansan bayan rain wazai taimaki yarana ba ,wannan sune k'anana acikin yarana dan haka karkiji komai nan gaba komai nabawa Sayyada banason godiya kibarshi Tunda ,akafara maganan Sayyada tanata aikin ta har tagama Jan hannun Inna tayi sukabar gidan hawaye ne masu zafi suka zubomata dayawa tinawa tayi lokacin Janbo yana raye dubu hamsin sunfi k'arfi amma Yau akan dubu uku wata har cimusu mutunci takeyi tana gidan ubanta ma ,iyayen ta sunfi k'arfin dubu uku " Inna karki damu nabar aikin a gidan ta,tunda batasan darajan iyayena ba. "Kiyi hak'uri Sayyada shi duniya yawace da ita kuma kunada dukiyar Ku nasan zai isheku rayuwa dan shanu sunfi ashirin da tumaki kuma ba kad'an bane Allah dai yarufa asiri Amin Shiryawa tayi tawuce makaranta nan ma,ana taran lattice zaneta akayi tawuce makaranta abun duk yadameta har a,katashi ko Hafsat bataga fara,arta ba akan b'acin ranta da Hajiya zulai tasakata Wuni tayi acikin bak'in ciki washe gari babu yadda Inna batayi da Sayyada ba amma tace tabar aiki a gidan matan dabatasan darajan iyayen taba. Sunfita bara amma Yau abincin bamai kyau suka samuba garama Sadiq yasamu kunu mai kyau tunda na gyad'a ne kuma dayawa yasaka a wata gora da masa guda biyu . Yau exam d'in Biology sukayi yabawa wasu wahala amma banda y'an uku tsabagen ilimi takowa ce fuska ta addini data boko, sundawo sungaji " gacen abincin Ku kud'auka kuci dan Yagana d'azu tazo dubaku wasu yara sundameta da kuka "shine take so kuje Ku rarrashe su kozasuyi shiru " lafiya kuwa mama Salamatu? dazu ankawo mana wata yarinya ce batada lafiya kullum acikin jeji take kwana yarinyan y'ar shekara takwas ne tayi wata biyu acikin jejin tananan kusa da wani gari kalal,lawa, "mun,tambayi yarinyan ya,akayi aka kawota nan tace matar babanta ne tazo tayasar da ita, munce ina mamanta wai tarasu,shine aka d'auketa akaje akayi mata gwaji ashe yarinyan HIV ne da,ita wai k'anin yadikkon tane yake kwanciya da ita babanta yarasu mamanta mahaka.tunda Mama salamatu tafara bada labarin duk Kansu sukayi shiru kowa akwai abunda yake tinawa" mama Salamatu wato dayawa an tsincemu Ashe dai in anyi bincike mu y'an asali ne muna had'uwa da sharrin shed'anun iyaye ne ,Allah ya kyauta haka sukaci abincin suka wuce b'angaren yara k'anana sunyi wasa dasu da ta ,tsuniya Sosai har mangariba yayi , A kullum kafun su kwanta sai sunyi karatun qur,ani kafun su,iya bacci ,yauma haka sai da suka shirya zasuyi bacci mama Salamatu tayi musu magana"gobe zamuyi bak'i a gidan nan daman al,adan gidan ne ,duk lokacin dazasuyi bak'i shiryawa sukeyi suyi wanka, har sushirya k'annen su . Washe gari Da safe suka hau shiri k'arfe tara da rabi suka ,iso d'an majalisa yazo dubasu tare da kawo musu kyauta dayawa" Director ne yafara magana "kaman yadda kukasani manyan mutane sukan kawomana ziyara yauma ,sunzo suduba mu ,sunkawo mana ziyara " sannun Ku yara manyan gobe munji irin d'a,a dakuke da shi da biyayya karku damu kuma y'an gata ne kaman kowa muna sonku munkawo muku katifa da kayan abinci har da sutura,take suka hau godiya ,tunda akafara bayanin nan wani yazubawa Rafi,atu ido har sai data cenza wani wajen tsayuwar Har ,akatashi anyi musu kyautan kud'i dubu biyar biyar taro ya watse "ke Rafi,atu kinga yadda wani ke kallon ki," nagani bakiga sai danabar wajen bama,tunda akafara magana yaketa kallo na ,haka ne Koda suka koma d'aki maduk abun yadame su,ko,a ina yasanta, " in natina munyi kusan barin gidan nan mukoma cikin gari duk sai inji wani kala,gashi ance mutane suna zuwa su d'auke mu suce zasu rik'emu wasu kuma suna zuwa neman auren mu"amma nikam in za,a d'auki mutum a d'auke shi yana yaro yafi gaskiya kam. Maman Khairat [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️1️⃣7️⃣⏭️1️⃣8️⃣ Yarinya ce kekkewa da ,ita Rafi,atu na,am maryam meyasa mutane musam man mata babuda, hankali ne? "meyafaru taya zaki d'auki ciki sannan kireni cikin k'arshenta ki haihu ki yasar da yaran"dayawa Rafi,atu yawanci sunhad'u da sharrin mazane "taya kenan ta,in da aka hau tanan za,a sauk'a" bari kuji abunda baku saniba " Wataran naje gun mama salamatu nace tabani wani labari da zai rikitani ,sai cemun tayi ba yanzu ba, na matsa mata k'arshe tambaya nayi mata "cewa nayi " taya akayi munfi maza yawa a gidan nan ,bud'en bakinta sai cewa tayi"yawanci abu guda uku zuwa biyu ne na farko son zuciya na biyu suna had'uwa da sharrin samarin yanzu Wanda zuciyoyin Su babu Allah a cikinsa , mayaudara sunfi shiga gararin rayuwa saboda siyar da darajan Su ,sannan iyaye kuma basa yadda da k'addara sai sukuresu k'arshen ta sufad'a wasu halin fiye dana baya .. "muddin mutum yasaida kimarshi toh yarasa abu mafi daraja da kima k'arshen har da martabar shi" kunji fa kenan "shiyasa kakanun mu sun gaji sune silan zuwan munan ,amma bafa dukan mubane hakan yafaru da mu akwai yaran sunna dayawa ,a cikin mu amma na banzan sunfi yawa.. Rukayya kinyi shiru ,abun ne yakebani mamaki haka zamu k'arishe rayuwar mu,bamusan dan ginmu ba" amma mama Salamatu tace mun wataran Wanda suka kawomu sune iyayen mu sai daga baya sudawo suce mu yaran sune "idona idon uwata magana biyu zan gayamata " amma bansan kotana raye kobata raye ba."muyi musu fatan dacewa dan sunsha d'awainiya da mu tun muna gudan jini"tabbas Allah kasa muyi k'arshe mai kyau Amin "babu abunda na tsana fiye da gorin da akeyi mana"Rafi,atu nifa baya damuna ko kad'an " ance fa zamusha wahala wajen yin aure shiyasa sukan yi tinani sai suhad'a mu da irin mu"dakata maryam nikam bazan tab'a auren iri naba koda zan mutu banyi aure ba"karki fad'a haka suma ba,ason ransu hakan yafaru ba .. Kudai mutafi tun lokacin da sukadawo duk jikinsu yayi sanyi sun tausayawa yarinyan babu Wanda yasamu, ishashen baci dukan su, mama salamatu ta lura da su amma batason tasakasu kukane dan dukkan su abun tausayi ne,tunda sukafara exam basu shigawata da muwa ba akan basu kulawa Sosai wataran motar gidan marayu ce ke kai su,. SUMSUMMA Da kwad'on k'anzon suka kwana dan su Sulaiman basu samo abun kirkiba duk fitan da sukayi da wuri, da safe Sayyada tatafi gun aikin ta har tagama kuka takeyi a she Hajiya Zulai ta lura da,ita "Sayyada zonan meyasa meki?" Anty babuda abunda zamuci ne sai yayuna sunfita sunyi bara, yanzu ko sun fita basa samu "kona koma haka zamu wuni ranan maciji suka gasa mana mukaci da sukaje yin ,ita ce" kibar kuka Sayyada shi rayuwa da kika ganta a kwai jarabobi dayawa a cikin ta, karki damu kiyi hak'uri har Baban Ku yadawo "Baban mu yarasu yanzu shekara shida kenan " karki damu Allah shizai zamemuku gata kinji ga shinkafa kid'iba muku kayan miya dayawa dan tafiya ma zamuyi kayan abinci dayawa cikin bako tabata magima leda Harda garin tuwo "nagode Anty " bakomai gobe karki zo zanyi tafiya sati d'aya zanyi "Allah yakiyaye Amin Sayyada" Anty a she kinada kirki murmushi tayi. Lokacin da tafitoh daga gidan Hajiya zulai tana tafiya ga kaya cen tahango Sadiq takirashi"ke Sayyada kayan waye? "Muje gida sauk'ar da kayan yayi ,kigayamun komai tagaya mishi sai yaji matar Yau ta burgeshi" duk da musgunawa Sayyada datakeyi .. K'arisawa gida sukayi ko,ajiye kayan basuyi,ba suka hau bada labari"Sayyada Baba yabar mun Ku, k'arshe kece zaki k'arb'e girman kaman sallah a keyi shinkafa da miya suka dafa, sukasa,a tire sukeci gaba d'ayan su ,sati sukayi basa zuwa baran dan suma bacine da suba dan ledar taliya d'aya basa cinyeta,"wannan rana yazame musu abu a tarihi sune da kayan abinci dayawa sunyi sati biyu da ita yaran basu fasa fita baraba da itacen wata rana sunfita saran ,itace maciji ya sari ,Sadiq kuka Sulaiman yatayi haka yanemi wani ganye da wani yatab'a nuna musu,goyoshi yayi duk ya galabaita yana zuwa ya ajiye shi ganin ya,ajiye shi kaman macecce Inna tasuma yaran duk sun rikice a wan Inna uku, lokacin Sulaiman yataafi masallacin aguwansu yazube yata kuka shine sukazo aka kira mai magani yacire dafin ya d'aure da magani , suka ,k'ara shiga cikin garari ga ciwon Sadiq ga basuda koda kanwa ce ,itacen Sulaiman yadaina zuwa ga Hajiya,Zulai bata dawo ba sai datayi wata d'aya a she sunsamu sab'ani da mijin ta. Babu Wanda yake taimakon su sai baran da Sulaiman yakeyi daga yasamu zai kawo musu, yafita yanemi wani ko sabulun wanki basuda shi kayansu yayi datti shawara ,yayi zaitafi bayan tasha yayi dako ,yana ganinka zai ce"dako ne abashi ashirin Hamsim har yatara d'ari biyar, yasiyo sabulu da omo har da lemon dari a Sadiq,yana dawowa ya d'auki roban baran shi.. Maman Khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 PAID BOOK 200 __________________ 🅿️1️⃣8️⃣⏭️1️⃣9️⃣ __________________ "Kahuta mana Sulaiman Inna kenan ",kitina da baba yakusan barin duniya yacemun ,in kula,daku sosai kinga kuwa yazame mun dole ,a kaina " Allah yabada sa,a Amin .. Tunda yafita har kusan karfe bakwai bai dawoba yasamu abincin Amma babu miya ko taji ,gayar tuwan ne, daya ga haka,yashiga wani gida suka bashi yaji yawuce gida ,lokacin da yashiga gida Sayyada murna tayi sannu da zuwa yauwa kadawo? E Inna nadawo bude roban tayi "ya babu miya ?" Haka nasamu babu wata matace tabani yajima"yazamuyi ,inna mu murmusa musa ruwa mudan dama tunda masara ce zata ciyu "Allah yamuku Albarka ya yareku daga kowani ,irin Abun k'i Amin Inna yadda sukayi dabaran har tayi dad'i kuwa ,haka suka cinyeta ko mai babu abun tausayi kowa na farin cikin ya k'oshi. GIDAN MARAYU Yau su Rafi,atu suke zana jarrabawar shi ta k'arshe ,sunyi murna wani b'angaren kuma kuka sukeyi Sosai ,in suntina rayuwar su zata koma cikin gida ,suka dai Ga zasuyi walima wani sati ,mama salamatu " gobe akwai Wanda zasuzo ,d'aukan y'an b'angaran nan toh sai kushirya dan nikaina banason ,in rasaku kokad'an gaskiya. "Wani irin d'auka kenan kuma? " kamar yadda kukasani a nazuwa gidan nan a d'auki marayu toh yauma wanine babban mai kudi zaizo d'aukan d'aya daga cikin Ku ",toh yaba,a tambayi izinin muba"ba,a tambayan izini ..Allah yanuna mana goben Amin Tun, lokacin duk Kansu jikinsu Yayi sanyi,basaso a rabasu Amma yazama dole murabu ,ko babu komai wataran daman sai munrabu.. WASHE GARI Tun safe Rafi,atu tatashi da rashin kuzari,maryam " Rafi,atu meye wannan mekikeso ne,, kinzama shiru ,har k'arfe tara tayi babban mai kudine ya amsa sunan shi Alhaji Faruq ya amsa sunan shi da matar,sa a gefansa . "Sannun Ku yaran mu "yauwa duk suka amsa "kaman yadda kuka sani," ana zuwa a d'auki yara manya da k'anana Yau kuma takun na manya ne sai kutsaya yazab'a da kanshi "bawai munguji, da kuba ne Rayuwar ce tazama wani ,iri .. Tunda aka fara magana babu Wanda yafahinci koda wani kalma ne, har sai da,aka girgizasu duk Kansu Rukayya da maryam Rafi,atu daman su bakwai ne Har akabawa Alhaji Faruq yatashi ya d'auka ,a lokacin Rafi,atu tad'ago fuskanta " cen yanunata tace nikuma yace E ked'in Maman Khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 Story And writing by Amina maaji maman Khairat True life story Paid book 200 🅿️2️⃣0️⃣⏭️2️⃣1️⃣ ___________Dan Allah karkace ni zaka d'auka kad'auki wata banason a rabani da y'an uwana Wanda mukayi shekara sha takwas muna cikin na shatara 'kayi hak'uri ,kowa nawajen kallonta yakeyi yana mamaki daman Rafi,atu har tana magana mai tsayi ne .. "Director ne yadaka mata tsawa ,ke mai yasa zakice haka bakeson cigaba ne ko meye? .shiru taya hawaye ne na bak'in ciki, sallaman yaran akayi kiranta a kayi tak'ara matsowa kusa da ,ita Hajiya Aisha " kiyi hak'uri bazamu tab'a cutar da keba bazamu rabaki da gidan nan ba dan yazama gidan Ku ,zamu baki duk wata kulawa da iyaye suke bayarwa "munso mud'aukeki ne dan mutaimaka miki.. Naji nagode amma karku rabani da mama salamatu da maryam da Rukayya muntaso tare ,kunemi wata kemukeso rarrashi Hajiya Aisha tayi Sosai kafun. wucewa office sukayi cike cike dayawa sukayi ,itama Rafi,atu tasaka hannu an umarce ta datawuce taje tad'auko kayan ta tazo suwuce d'aga kanta tayi .. ********tana isa d'akin fad'awa tayi akan katifansu tafashe da kuka kaman za,arabata da ranta"kiyi hak'uri Rafi,atu bamu rabuba daman nagaya miki watarana zamu rabu gashi lokacin yayi, kirik'e irin tarbiyan dana baki karkinje gidan masu kud'i kiyi abunda kikaga dama kigujewa duk wani wahala na rayuwa amma karkibari martabarki da kimarki tazube a idan duniya kiyimun wannan alk'awarin .. "Nayimiki bazan tab'a cenzawa daga halin dakika d'aurani a kaiba mama salamatu tashi tayi tahad'a mata kayanta suka wuce,su maryam ko shigowa d'akin sunkasa suna waje" Maryam Rukayya karku manta da ni kunzamemun yan uwa yadda akazo za,a tafi dani Allah yasa Ku dangin kune ko ,iyayen kune zasuzo d'aukan ku, rungume juna sukayi sunyi kuka Sosai kaman ransu zaifita .. Tunkafun ace tashiga mota tashige bata buk'atan kowa yayi mata magana Alhaji Faruq da Hajiya Aisha suka shiga basu zarce ko,ina ba sai Anguwan obasonjo gida ne da ya amsa sunan shi gida gida ne mai kyau Sosai yaci sunan shi gida nagani nafad'a kama hannun ta ,Hajiya Aisha tayi suka shiga cikin gidan zama sukayi a parlour "gacen d'akin ki kizauna kiwuce kiwatsa ruwa gacen wani kaya zaki ganshi akan gado toh ,lokacin da tashiga cikin d'akin taji dad'i Sosai amma gidan marayu yafimata gidan nan dad'i abinci masu aiki suka kawo mata ko ganin abincin batayi ba yasha kayan qamshi dayawa amma baya gabanta tafison Wanda tabari na gidan marayu d'and'anon ya zauna a harcen ta Sosai. Aisha ga amanan yarinyan nan kece kikace mud'auko Wanda zata dinga d'auke miki kewa naso mu d'auko y'ar shekara hudu ko biyu amma kindage toh kinsan muddin kikaci zarafin ta Allah bazai tab'a barin kiba ko kisan da wannan karkiga kaman bake kika haifeta ba kice zaki cimata mutunci kisani Allah yana madakata zai tambaye ki" bakada matsala in sha Allahu. , Ranan su sulaiman bai dawoba tunda yafita ,wani saurayi ne matashi yakirashi yamishi wanki yawanke kala sha biyar duk janfane yamishi guga dan akwai wuta"nikuwa meye sunan ka?Sunana sulaiman ,sunan mu d'aya sunana Sulaiman usman ni ma,aikaci ne a polytechnic ayya suna hira har yagama yasiyo musu abinci yace suci tare sukaci tare sukasha ruwa kadinga zuwa kanayimun guga da wanki dubu d',aya yabashi da kaya da takalmi guda uku yayi godiya taliya yasiya da barkono da su maggi da mai na nera d'ari yatafi gida. Kuyi hak'uri natsaya yiwa wani wanki ne yabiyani dubu d'aya Sayyada kihad'awuta kud'aura muku ni,munci abinci godewa Allah Inna tayi tun safe take neman aiki bata samuba gashi mai since kafan Sadiq zaizo gobe ."ga wannan Inna gobe mai maganin Sadiq zaizo sai abashi angide Allah yayi Albarka .. Da safe maimagani yazo yace Sadiq ya taka kafar yataka shikenan sunbashi kud'i yak'i karb'a sunyi mishi godiya sosai ... Maman khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 TRUE LIFE STORY PAID BOOK 200 🅿️2️⃣2️⃣⏭️2️⃣3️⃣ Rafi,atu kullum acikin zama,a d'aki takeyi har nakwana uku sai in dai Hajiya Aisha ce tazo mata suyi hira "Rafi,atu kishirya kirakani gwange mana toh Ummi muje mana" meyasa har yanzu baki sake jiki damu bane"kuyi hak'uri rashin sabo ne duk yake kawowa haka Amma zamu saba nafi sabo da gidan mu,nan ma gidan kune karkice bazaki sake jikiba akwai wata yarinya sa,arki kodai in had'aku da ita aa anhanamu yin qawaye dayawa gudun karsuyi mana gori .. Hijabi tasaka sukaje suna tunda taje taga mutane sai fara,a sukeyi mata tare da shige mata,amma takasa sake jiki dasu sai ma tsoron mutanen takeyi .. Lokacin da zasu koma gida shago suka shiga a bayan tasha tasiya mata kayan kwalliya da turare masu tsada tayi godiya Sosai . Suna fita Abba Faruq yana dawowa gida d'akinsa yawuce yacire kayanshi yana tinanin maganganun Abokinshi musa taya zaice in auri yarinyan nan bayan na d'auko ta,a matsayin y'ar da zan rik'eta gaskiya wannan zancen nashi akwai tambayoyi dawaya a cikinta amma wannan ba Hujja bace da haka har bacci ya d'auke shi lokacin da suka shigo ganin motarshi a gida abun sai yabasu mamaki mutumin da yace sai dare. Lek'awa Hajiya Aisha tayi taga yanata bacci ko AC bai kunna ba takunna tafice .. Gidan marayu Suntashi da wani tashin hankali an tsinci yaro d'an jinjiri acikin bako jikinsa duk yankan wuka ga wuyar ko tsayuwa bayayi ga ankawo wata yarinya sunyi hatsari iyayen duk sunrasu saura ita kadai amma anrasa daga in da iyayen suka fitoh dan motar ta kwone taimakawa, yaron aka farayi kafun yarinyan dan ita lafiyanta,lokacin da akaje Asibiti kumfane ke fitowa daga bakinshi yaro da bai wuce wata d'aya ba, a,she maganin b'era tabashi taso takashe shi dan wuyan shi ta,murde amma da sauran numfashin sa a duniya shiyasa bai mutu ba. Ansha wahala akan yaron kafun ya samu numfashin yadawo"amma wannan yarinya ko ince wannan mutumin basuda ,imani kad'auki ciki na wata tara da kwana tara amna kace zaka kashe yaron gaskiya abun babu kuma,imani "haka ne yagana basuda imani ko kad'an wannan ai rashin imanin ma har yayi yasa ,kedawa zaku zauna " bari nasaka a kawomiki ko Rukayya ko Maryam toh Salamatu ,nagode. Su maryam ne suka kwana a Asibiti ita da Rukayya sunyi kuka Sosai lokacin da yaron yatashi da dare sai kuka babu Wanda yasamu bacci"yanzu meye yaron nan yayi yaro da bai San kowa ba wannan wani irin abune wani irin masifa ne wannan gidan namu anhada jinsi guda biyu a cikinta Allah yakawo mana agaji yakuma sa,iyaye sugane rayuwar abun dubawa ne da wannan tinanin har gari yawaye . Sumsumma Antashi da ruwa Sosai babu in da mutum zai rakube gashi Su Sadiq suntafi bara shida Sulaiman tunda a,kafara ruwa su Inna a tsaye suke jikake dim d'aki d'aya yarushe da b'and'aki babu in da,ba,a gani daga waje a maimakon addu,a kuka ne yabiyo baya suna tausayawa rayuwar su a acikin halin talaucin nan gawannan suda,wataran abinda zasu,saka a bakima gagaran su yakeyi yanzu gashi gini yarushe,har ruwa ya d'auke daman sunshigo anguwan su ,sulaiman k'arisowa ce basuyi ba,suna doso k'ofar gidan sukaga d'aki d'aya ne tarage a gidan ko abinci babu Wanda ya saurara sukahau gyara tunda sukafara ga ruwan ya d'auke amma babu Wanda yazo musu jaje sai wata mata tsohuwa ne tashigo duk da ita ma abun tausayi ne amma ta tausaya musu sai yanna suka samu daman cin abincin da suka samu dan wani har yafara b'aci ... .da safe Sayyada tawuce aiki gidan Hajiya zulai tunda tafara taketa kuka aikin ko sauri bayayi"lafiya kike Kuwa?"gidan mune yarushe gashi tundaga waje kallon mu,akeyi "kiyi hak'uri da rayuwa Sayyada kinji ko karki damu Allah yana tare daku mijin Hajiya zulai ne yace" karki damu akwai tsofin k'ofar da nacire da kwano kicewa yayunki kuzo ku d'auka zanturo nan gidan "mungode cen tsakan rana sukazo suka d'auka a ranan suka gyara ga hanyar anguwan batada kyau sai kashiga cikin ruwa kafun zaka wuce gidan sai yayi haske jama,a sunfara shigowa jaje mai d'ari darí biyu duk bawa Inna akeyi saboda tausayi . " Inna nifa zanje garin nan naku gaskiya koda abu d'aya ne subamu "Sulaiman kenan Allah yabaku sa,a [25/05, 07:35] Maman Khairat: "🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️2️⃣4️⃣⏭️2️⃣5️⃣ "Bawai zuwan nakune banason yiba mutane basuda amaña ,amma kaje ka gwada Allah yasa a dace . Washe gari da safe yashirya yatafi ya,isa da wuri bayan yahuta yaci abinci da nono yana zaune cen yayi b'angaren Su Haruna bayan angaisa "ya Innan taka kowa lafiya ta harcen fullanci yake maganan " kawu nazone kataimakemu tunda ance akwai tumakin mu a gunku kowa ya sheda kabamu koda shanu guda d'aya ne zamu siyar mu gyara d'akin mu "karka damu zamu baka shanun guda d'aya kasani saura guda uku in har mun baka awaki saura guda goma" mun yadda . Tunda yaje yaketa addu,a Allah yasa kar asamu matsala ,da dare yak'i kwana a gidan kakanshi yataho masallaci ya kwana ,tundare su Haruna suke neman Sulaiman basu ganshi ba ,sunrasa wani waje yashiga yanason ya k'arbi dukiyan mahaifin shi ,da safe yaje gun limamin garin yamishi bayani akan cewa akwai dukiyan mahaifinsu amma su Haruna sunk'i subasu . Abun yadami liman yanzu akwai daman irin wannan mutanen da babu d'igon tausayi a tattare da su ,nima ina zargin su amma kayi hak'uri yaro in sunbaka anan za,a siyar sai katafi da kud'in kaji ko nagode shanu d'aya yabashi da rago guda d'aya sai jen akuya d'aya ansiyar da shanun kusan dubu dari da saba'in yarike yadawo gida tare da murna amma sai da limamin yasaka baki kafun ,a lokacin da ya,iso a lokacin Sadiq yashigo yadawo daga bara sannu Inna yauwa Kai ne Abun sannu .. GIDAN MARAYU Yaro yasamu Sauk'i har an sallamoshi su Maryam sunata shiri gobe zasuyi walima duk angaya wa,iyayen nasu suma zasuje "maryam yanzufa Rafi,atu tanajin dad'in ta muma Allah yakawo Wanda zai d'aukemu Ke Rukayya nikam banason barin gidan nan sai in dai aure za,ayimun toh yanzu wani kaya zamusa na makaranta akace daga baya musaka nagida toh mu gogemana, jiyafa nagoge mana toh Allah yasa mudace Amin ,da wuri suka fita k'arfe takwas suna wajen suntsaya kenan sukaga ana tazuwa da mota a sauk'ar da mutane wani dalleliyan mota ce ta,tsaya a gaban su ,ashe Rafi,atu ce da mota ,aka kawota " Maryam kunanan Allah yatai,makeni bansha wahalaba wajen neman Ku,E ga rugunan da zamusaka in an tashi dan sunce kayan gida za,a saka E kayan gida ne gacen su mama salamatu muje mununa musu kafun tsugunawa sukayi duk Kansu cikin ladabi suka nuna rigunan akan Abba faruq ne yasiya musu ,anfara taro kenan aka kira Rafi,atu da Maryam sunyi karatu ,aka sake kiran sauran bayan angama Abun boko aka dawo karatu na addini sunsamu kyauta da yawa lamban yabo aka basu tare da musu addu,a Allah yasa ilimi yayi Amfani ,lokacin da aka,kira Rafi,atu bak'aramin dad'i Abba Faruq yayi ba yayi murna Sosai ,anwatse motan gidan marayu zaitashi Rafi,atu tazo gawannan kukai a gidan mu qur,ani zaku bani amma kayan dana samu nabarwa y'an gidan mu godiya sukayi suka kama hanya itama motar gidan su sukahau suka wuce gida. D'aki tawuce dan tagaji Sosai babu ,abunda zatayi ,sai dare zatashiga tadafa musu wani abu dan itace tace, abarta tadinga dafa abinci tanaso takoya, "Aisha yanzukam yarinyan nan hannun ta yafara fad'awa gaskiya kuma tafara sabo da gidan hakane kasan sai ,a hankali . Da, safe kusan k'arfe goma sai ga mabaruka qawar Hajiya Aisha tazo " sunata hira Rafi,atu tazo suka gaisa "wannan fa?y'arsa ce yar gidan d'an uwansa ke toh kishiya ce ba y'arsa ba. Taya zaki bari ,akawo miki yarinya kekkewa irin wannan kice wai y'arshi " ke mabaruka mekike nufi ne, toh yadda duniya tab'aci wallahi babu ,abunda zaihana bai aure taba,kitsaya kuma kigani kedai kishiya har gida aka kawomi ki."mubar maganan duk basusan Abba faruq ya shigo ba duk yaji abunda mabaruka ta fad'a gyaran murya yayi .. Maman khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 *GIDAN MARAYU* 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️2️⃣6️⃣⏭️2️⃣7️⃣ Sannu dazuwa "yauwa mabaruka kune yau a gidan namu? E mune ya mai,gidan ki lafiyan shi yayi kyau,shigewa b'angaren shi yayi safa da marwa yaketayi " nifa wannan abun yadameni tunda musa yafara wannan maganan naji nima takwanta mun ,a raina inason in karb'i wannan shawaran . Gaskiyan musa dayace muntsaya munsaka rayuwa a gaba da yanzu muma da yaranmu ,babu kalan tab'asan da bamuyi ba,muncutar da yaran mutane dayawa amma kwai fatsuma nifa kaman da ciki tabar ni,inason fatsuma k'addara ce tarabamu yazama dole in nemota dan yarinyan marainiya ce nine nafara b'atawa Fatsuma rayuwa kalmanta,na k'arshe shine "muddin ka yauda dareni kab'atamun rayuwa yanzu dan kahad'u da wasu mutane daban ka k'ini duniya zata koyama,ka hankali zakayi danasanin da bashida iyaka kuma duniya sai tayi maka tsinuwa,fiye da tinanin ka. wannan kalman shike ruguzamun duk wani tinanina yanzu ina Fatsuma? Da wannan tinanin har bacci yad'auke shi, tunda Rafi,atu tashige d'aki duk sai tinanin yadameta ,tarasa yaza,ayi tadaina tinanin gidan marayu . Sumsumma damaturu " yakukayi da su? Inna wato su baffan mu, basuda mutunci,ko kad'an wayo nayi musu a masallaci nake kwana fa,yanzu tunda, kud'in suna dayawa mucire Wanda zamu gyara gidan koda saba,in ne kema kud'auki dubu ashirin kiyi aikin sai da kayan miya kai,kuma Sadiq kasiyo rake musiyi sitira kida kala d'aya ne yaukam mudafa shunkafa da miya kota kudi kad'an da naman d'ari biyu sukayi miya, sunci dad'i babu Wanda bai tsinci kanshi cikin Farin cikiba. Inna da kanta tatafi kasuwa tahad'o kuka kub'ewa gishiri barkwano ,da sauran su tazauna tadinga qullawa ,abun sai ya burgeta" lalle Sadiq yakawo shawaran da zata bulle musu ,shima yatafi suyo rake Sulaiman shekaransa goma sha bakwai Sadiq sha shida tsakanin Sadiq da Sayyada akwai rata Sosai . A lokacin da Inna ta d'aura kayan miyan har dare ko sisi batayi ba bayan Sayyada tagaya musu, sund'an rage bara sai dai Sulaiman yatafi tasha yayi dako bayason yazauna haka,dan rayuwan yanzu tazama wani kala ne. Malam Sulaiman yana da kirki Sosai ga jinin su yazo d'aya da Sulaiman "Sulaiman kad'auki wannan kayan miyan kacewa Inna tayi mana biyar kub'ewa gobe kakawo mun da safe dashi zan karya "toh maisuna meyasa baza,a kawo maka sabon tuwon ba,aa zansha shayi yayi banacin abu mai nauyi da dare toh Allah yakaimu babu abunda babu acikin kayan miyan komai ansiyo,a lokacin da ya,isa gida a lokacin yagayawa inna tace gobe da asuba zatayi.. Naman tagyra ta soyashi da safe tafara aikin kafun karfe bakwai tagama,tinowa da abinda zatasaka, abincin tayi... Tinani tashigayi cen tatina tanada wani flas mai kyau anan neta zuba mishi ,aka kaimishi,yayi godiya Sosai rayuwa tazama wani kala [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 Story And Writing by Amina maaji (maman Khairat) 🅿️2️⃣8️⃣⏭️2️⃣9️⃣ TRUE LIFE STORY PAID BOOK 200 ***************Rafi,atu "meyasa kika shigo d'aki kikayi shiru ummi "banason ina damunku ne bansan wani kalan bak'i neba Abba faruq ne yashigo " sannu Abba faruq yauwa Rafi,atu ya gidan lafiya badai wani damuwa ko,E babu damuwa ",in akwai kiyimun magana ga ummin ki toh wani sosa kai yakeyi . Zanfita Aisha adawo lafiya Allah yasa Amin, aduk lokacin da taga Abban Faruq zuciyan ta ne ke tsinke wa, komai hakan yake nufi ALHAJI MUSA Nifa zanje ,in nemi auren yarinyan nan " waye kenan wancen qawar Rafi,atu Maryam "gaskiya karkayi haka mubi komai a hankali" kanada matsala Musa meyasa bazaka kabari mubi komai a hankaliba . Tun farko inada burin qara aure amma kuma marainiya ,taya zamu mutaru mur'ike marayu baka tinanin magana zai dawo kanmu aa karkace haka dan Allah ni zuciya d'aya zanyi shikenan mu jarraba zaifi "amma kasan sungayama na duk wani sharad'in su hakane .. WASHE GARI Tun k'arfe goma suka tafi gidan marayu bayan antara duk wani Wanda yakeda a lak'a da gidan gyaran murya Chairman yayi " kamar yadda kukasani ana zuwa neman yaran mu,"wannan karanma haka Alhaji musa fegi yazo da wata bayani yanason auren Maryam y'an uku Shikuma Wanda ya d'auki Rafi,atu shima yace ,a bashi Rafi,atu yanzu auren tazaiyi . gune ya b'arke da surutu kowa yana fad'an Albarkacin bakin shi,"zamu baka auren nan ko,ince muku zamu baku amma ba,a nan zaku nemi auren ba, munada wanda suke aurar dasu,daga yanzu rikwon tazai koma gun wanda take rikesu sannan sai munji daga,bakinsu sun amince kafun dan dokan gidan ne haka.an basu sati biyu sudawo . Yanzu ",Sulaiman shi mai sunan naka yaci abincin da muka dafa" E Inna shi babu ruwan shi,ko kad'an ,tare mukecin abinci madashi ayya daman Akwai na, Allah Allah ya saka mishi Amin Bayan tasha, yatafi yana,d'aukan ,dakon mutane ,har yazo ya d'auki nawani yabashi d'ari biyar godiya yayi yana cikin tafita yagawani yaro yanata wayyo cikina wayyo meyafaru qarisawa yayi yaron duk yayi amai a wajen d'agashi yayi "sannu meya sameka ? cikina keyimun ciwo sannu inane gidan Ku! ni,Almariji ne koroni,,,akayi mamana tarasu babana ne shima yarasu,a lokacin da muka samu hutu muka koma gida matar babana takoroni,tace kar,in k'ara dawowa. Inane makarantan naku?dan Allah karka komar dani gidan malam kasheni zaiyi ", kisa kuma? tashi muje gidan mu toh. Y [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 TRUE LIFE STORY PAID BOOK 200 *Gidan marayu yanzu akafara,ba,ayi komai ba bada kalan yananan gaba karki sake ayi babu ke kedai biya d'ari biyu kisha karatu labari ne,dayafaru dagaske ba k'irk'irairen labari bane kubiya kud'i in turamuku sau biyu a rana* 🅿️3️⃣0️⃣⏭️3️⃣1️⃣ *************Lokacin da Su sadiq suka shiga yaron hajijiya yakeyi "lafiya kuwa" Inna akwai sauran magungunan da nasiyowa Sayyada kibashi toh d'aukowa tayi da ruwa tabashi yashi ya kwanta kunu ta damami shi na dawa tabashi yasha bacci ne yad'auke shi "Inna kiyi hak'uri Nakawo yaro batare da nanemi izini daga gareki ba kiyafemun wannan yaron marayane dan wani garine dogon kuka nasameshi yana kwance bashida inda zai kwanta ga rashin lafiya " kiyi hak'uri yazauna damu na wasu lokacin kafun yasamu Sauk'i . "Babu komai Sulaiman Allah yamaka Albarka kaci gaba da hidimomin ka ,in sha Allahu komai zaizo da Sauk'i tafasa na dafamana ,kozaka iya ci,shikuma sai in yatashi akwai sauran shinkafa sai mudafa ,da gudu Ibrahim yataso "zai zauna damu ko? E Ibrahim zaizauna damu babu Wanda yak'ishi .. GIDAN MARAYU A duk lokacin da Mama salamatu takalli Rukayya sai taji tausayin ta ,tunda Maryam da Rafi,atu zasuyi aure yanzu Rukayya zatayi rayuwan kad'aici ita kadai duk maganganun da suka yi ,a office bata gayamusu ba amma tunda Yau ance Rafi,atu tazo yazama dole tasani tunda wannan karon batarasu za,ayiba cen kusan shad'aya 11am Abba faruq yakawo ta office d'in chairman suka nufa ,aka tura a kirawo Maryam shiru ne yabiyo baya "kamar yadda kukasani mu,a matsayin iyayen ku, muke daman mu,aurar da Ku mubaku ,ilimi mai amfani na boko da na addini yanzu kuma Alhamdulillah. Abu na farko anzo neman auren kune dukkan Ku,shine mukace bari muji ta bakin ku, ke Rafi,atu Wanda kike gidan shi ,yanuna buk'atan kizama abokiyar rayuwan shi,kekuma Maryam abokin shi Alhaji musa yakuka gani babu Wanda zamuyi mishi dole acikin Ku ,kune zaku zauna dasu. " Ku,iyaye ne agaremu bamuda ja,akan duk abunda kuka d'aura mu,akai daman kune zaku zab'a mana mazaje mungode mun amince Allah ya daf'a mana amma Rukayya fa? Itama jiya wani Wanda malami ne a makarantan da kuka gama shima maraya ne d'an uwanku munfiso mugama da naku,Allah yataimake mu zaku koma koma cikin gari da zama,tunda kunsan hakane Al,adan gidan nan E haka ne kam kutashi kuje. Babu abunda yafi burgeta irin lokaci k'alilan za,ayi musu aure amma fa auren Abba faruq yana tsayamata a rai ,duk da,ita yar shegiya ce amma gashi zatayi aure tahuta kayan ta batare da,tinanin komai ba ",toh yanzu yazatayi da batun ummi Aisha karfa tasaka komai a ranta ta kassarata dan tafuskanci sunfi jin maganan qawayen ta. Barin Rafi,atu yayi sai dare zaizo ya d'auke ta ,suwuce gida dan tasanar wa Hajiya Aisha tace babu komai Rashin lafiya yakama Bulama Saleh ya,aika duk yaransa dake wani ,waje suzo suyi bankwana, Inna itama an aikamata tazo yayi cikin harcen fullanci " kuyi hak'uri nasan acikin Ku bankyauta wa,wasu daga cikin kuba tunda nacutar da Ku musamman ke Aisha kiyafe mun "babu komai nayafe maka tunba Yau ba, gacen shanayen ki Wanda kika nema da guminki wajen saida nono banyi amfani da komai aciki ba yanzu yazama guda biyar koki siyar kokiyi duk abunda yadace shine zaifi miki" sannan inaso kibawa yaranki hak'uri akan abunda su Haruna,sukeyi musu wataran zasugane gaskiya Allah yajik'an Janbo Amin Washe gari wajen k'arfe goma Bulama Saleh yace ga,garin Ku ya amsa kiran mahaliccin shi anyi kuka, Sosai mutum ne mai kafiya akan abu baya barin abubuwa sudinga wuceshi Yau babu shi rugan Kwalji mandawa anyi kukan rashin babban mutum _______ kwana, uku akayi Inna tadawo gida da albishir da kuma fad'an rashin mahaifinta,yaran sunk'i zuwa sunce zasuyi mishi addu,a musamman Sadiq yakafe Sosai . Alhaji musa yaran nan ance sun,amince amma nace kabinci kamun in da suwaiba take dan ,ina yawan mafarki,da ita shekara sha tara ba,wasa bane sorry Abokina naje gidan ance suntashi sunkoma Maiduguri daman yan wajajen cenne danbowa amma inata bincike in banda abunka yara nawa ne muka b'atawa rayuwa amma ko tinasu bamayi "kabari acikin na banzama akwai na Allah kaduba kalan nutsuwan ta,ga maraici wannan tabon danayi mata bazan tab'a yafewa kaina ba.. Nifa,Aisha na,aureta ne kawai amma masifan ta,duk ya,isheni ga kafiya akan Abu hakane yanzu yakenan karka manta itama,a watse na sameta shiyasa kaga munrufawa juna asiri sannan likitoci sun tabbatar mun da bazata haihuba sakamakon magungunan datasha yayi mata yawa na d'aukan ciki Kasan ita y'ar barno ce maman su tarasu suntaso a hannun matan babansu,sannan aka rabasu kowa da,inda aka kaishi tacemun su hudu ne mata biyu a garin nan kowa kuma da,in dayake zama,Allah yarufa asiri Amín Garbati yazama d'an gidan su Sulaiman komai tare sukeyi basa barin shi koda shawara ce tare sukeyi har makarantan Sulaiman yazo ya tambayi Garbati ance yabar makarantan daman kuma malam yakoreshi bincike Sosai yayi kafun suka yadda ,dashi Sayyada " in kinje gidan Hajiya kice takawo surfen nata ,ayimata ko" toh Inna zangaya mata,wani k'anin Inna ne yasiyar da,shanaye biyu yakawo mata kud'in tasaka Ibrahim da Sayyada makaranta,Sadiq mahaka,Sulaiman yace shi yahak'ura tunda yanzu shekarun sund'an ja,suna zuwa makaranta gwanin sha,awa garbati yace bazai komaba fili tasiya na dubu d'ari sauran tak'ara jarin kayan miya amma har yanzu tsna surfe da kuma wanki ta gyara d'aki d'ayan daya rushe Maman khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️3️⃣2️⃣⏭️3️⃣3️⃣ Shirye shirye a,ketayi amma Hajiya Aisha bata saniba duk abun nan da,keyi Yau Abban faruq ya shirya gaya mata koda ranta baiso haka ba shikam zai fad'a sai zirga zirga yakeyi "Aisha kizo muzauna muyi magana kinji ", toh gani banason kid'aga hankalinki kokad'an kiyi komai a hankali " naje nanemi aure dan inason k'ara aure",wayece ? bakowa bace illa y'arki Rafi,atu nafasa rik'eta a matsayin y'a "babu komai Allah yabamu zaman lafiya kota dalilinta zakasamu naka y'ar .. Nagode Aisha nasan bazaki tab'a d'agamun hankaliba shiyasa "haka ne gobe zatabar gidan zata koma gidan su, dasuke zama " in har da sauran lokaci kabari in gyarata koda na wata d'aya ne "munsaka nan da wata biyu .. Mungode kasan yanzu babu Wanda yasan da ita a gidan sai Hajiya Mabaruka itama ko a hanya bazata ganeta ba," bana kishi da Rafi,atu ina mata kallon kamar nina haifeta.. Bayan su maryam sunkoma cikin gari matar itama kaman Mama salamatu kowa yana sonta "a nan su Alhaji musa suke zuwa hira babu wani matsala dan gida ne babba gashi su hudu ne kawai a gidan sai iyayen nasu kowa bawa d'an uwanshi girma yakeyi SUMSUMMA Sayyada tana zuwa cikin waziri Ibrahim karatu kowa ya ,yaba da d'abi,anta babu Wanda bata zaman lafiya dashi kowa sonta yake amma duk da haka sai tabi tayi aiki kafun tawuce dan yanzu dubu biyu da d'ari biyar ake biyanta a wani shagon saida kayan abinci Sulaiman yake duk sati biyu ake biyan shi dubu hudu amma kowani rana dari uku ,ake bashi Suna samun Sauk'in rayuwa akan nada ,gashi yanzu ana siyan kayan miyan babu laifi ga garbati shima yazama d'an gidan bashida fitina Ibrahim " Inna kidafa mana shayi mana, ina son ki had'amana ko babu madara zansha "Ibrahim gacen butan shayin akwai saura kakawo in k'ara ruwa in saka kayan qamshi toh Inna da sauri ya d'auko ya k'ara yatafasa tazo ta sauk'e ya wuce tazuba mishi tunda yasha yadinga amai an duba mai yasakashi ciwon ciki amma babu an kaishi Asibiti a hanya yarasu Tinani ne yazo mata tana duba butan shayin tsakane guda uku ,a ciki duk sun ragar gaje, wani ihu da tasaka" shikenan nakashe yarona a butan shayi yasha tsaka shikenan " har kusan mangariba aka kai Ibrahim gidan shi na gaskiya yaro mai shiga rai zaman makoki a kayi na kwana uku,tun lokacin rasuwan Ibrahim Inna ta shigawani hali duk ta,lalace a cewarta ita takashe shi, batasan kwanan sane ya k'are ba.. Bayan sadakan bakwai malam Sulaiman yazowa su ,Inna gaisuwa ya jajanta musu tare dayi mata nasiha ,akan kwanan sane ya,k'are.. GIDAN MARAYU Wani bawan Allah neyakawo kayan abinci dayawa a yaran harda madara da,itacen daza,ayi musu girki dashi ,wani yaro ne d'an shekara tara, Isa yarasu ciwon kai sai gawan shi aka samu acikin d'aki kowa yayi kukan rashin Isa yaro mai hak'uri.. Maman khairat [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 STORY AND WRITTEN BY AMINA MAAJI (MAMAN KHAIRAT)📚✍🏿 *ALK'ALAMI YAFI TAKWABI INA AlFAHARI DA RUBUTU* TRUE LIFE STORY PAID BOOK 2000 *Wanda yafitar mun littafina nabarshi da Wanda ranshi ke hannun shi ,kudin karatu kika biya bana turawa wani group ba ko ,a wata qawarki gara kibata number na,muyi magana zan mata ragi Allah yasa muda ce Amin* Drug abuse ``` muguji ta,amali da miyagun kwayoyi yana barnatarwa fiye da ilmantarwa wannan sakone daga group d'in Had'akar marubutan Hausa Nigeria``` 🅿️3️⃣4️⃣⏭️3️⃣5️⃣ _____________Ba,a mamaki da mutuwa amma mutuwan Isa yabawa mutane dayawa mamaki yadda yayi wasa kafun ya kwanta,"yarane su uku d'aya shekara biyu d'aya shida 'd'aya hudu wani dattijo ne yashigo "bawan Allah kanuna mun,in dazan kai wannan yaran daga barah nake " cenzakayi ,nagode zubewa yayi,a k'asa sannunku yauwa"nakawo yarane "makwafci nane yarasu toh yaran sunashan wahala sosai shiyasa nakawosu ga d'angin mahaifin nasu babu wanda zai,iya kula dasu koyaya ne" bakomai baba zamu kula dasu wani gari kake ina barah "bari mucika komai kasaka mana hannu ko toh " cike cike a,katayi meye sunan su Usman Babayo Abdul Allah yarayasu.. "Rafi,atu naji zakizama kishiya a gareni nibazan ce karki auri Abban kiba amma kisani mundad'e bamu samu haihuwa ba amma bamusan kota dalilinki ba zamusamu yara, hakane Allah yashige mana gaba.. Shiru tayi batayi Magaña ba kokad'an wani kunyan ummi Aishan takeji "tayama zan aure mata miji ne bayan a gidan tanake ,bansan meyasaba in nakalli ummi Aisha sai inji zuciyata ya tsinke sosai bana, iya had'a ido hudu da,ita. Washe gari shiryawa tayi tawuce gunsu Maryam sunyi farinciki da zuwanta, dan duk lokacin da zatazo abinci takeyi da drink mai sanyi " Rafi,atu sannu da zuwa ya shirye shirye wazai shiryamu muda muke matsayin marayu amma yawancin mutane anayi musu shiri sai dai jiya mama Salamatu takawo mana wani abu wai musha gacen naki munragemiki"ayya uwar mu, ina matuk'ar son mama Salamatu halinta daban da sauran ma,aikatan gidan.. Wuni tayi da,dare Abba Faruq yazo ya d'auketa "Rafi,atu inaso kisake jikinki dani kidaina kunyana,yanzu ni,a matsayin miji nake a gareki ba,uba,ba " kayi hak'uri rashin sabone duk yakekawo haka wataran zamusaba, Abun neyayi yawa nafarko kai ubane agareni na biyu kuma Abun yacenza.. Har suka, isa gida ita tafara shiga tasamu Ummi Aisha ,a parlour tana zaune tana kallo "kundawao ,E inasu Maryam ?sunanan sunce a gaishe ki,ina amsawa nagode .. Alhaji musa ne yakira Abba Faruq " nasamu labarin Suwaiba "a ina tayi aure a katsina ta auri wani soja,anguwan su naje nayi sau hudu ina kwatance kafun nahadu da wata 'qawarta zaliha" E tabbas nasanta itace tace sun k'aura amma kuma tayi aure har nasha cikinta akan bata tab'a jin suwaiba tace tanada cikiba uwaiba Tahaihu dan itace ta yanke cibiyan sunyi kwana biyu ,a wani gida kafun taje tasiyo musu abu Suwaiba ta gudu babu ,ita babu yarinyan "na tambayeta kota tab'a gayamata cikin waye tace ciki dai naka ne amma koda taje gareka bazaka tab'a amincewa da hakan ba.. ", nabata kudi dayawa akan tabinciko mana inda take koda number wayanta ne " ka kyauta na gode, sallama sukayi kowa yakashe wayarshi ,haka,akeso bayan shiganshi cikin gida Ummi Aisha yasamu "kundawo E mundawo yadai? " akwai abunda ke damunka ko? "Mekika gani nakan ganeka da wuri ,in kana cikin damuwa hakane kam " akwai abunda ke damuna kedai tunda ke matan rufin asiri ne ki yadda dani"Allah ya kyauta Amin ya rabbi... Ya gagara koda kwanciya dan hankalinshi duk yatashi Sosai game da haihuwan da Suwaiba tayi wajen shekara ashirin tun rudun duniya yana damun shi Rukayya kiyi hak'uri nida kika gani bansan asalina ba koni, inada asali ko akasin haka, a hannun wata tsohuwa na girma itama tace abakin k'ofar gidanta ta tsince ni lokacin tana siyar da kunu da masa"shine nima nace zannemi mai irin asalina shine nataho neman aurenki dafatan babu,abunda narageki da shi ,d'akunan mu guda uku ne nagina mana da parlour daban sai kitchen da band'aki dai dai mu kafun mufara tara iyali"yayi Allah yasa Albarka Amin "nasiyamiki kujeru da gado daman inada kayan kitchen kad'an hawaye ne yazubo mata nagode Malam Nura Allah yabar kauna Amin Rukayya " wannan shine asalin son dakake yimun Wanda kasoni dan shi shima yasoka yahad'amu da iyayen mu koda dangin mune..✍🏿 Maman Khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️3️⃣8️⃣⏭️3️⃣9️⃣ Maryam kune sannun ku da zuwa kunzo gun amarya ne?"kushiga tana ciki ya gida Jin sallama tayi tashi tayi tabud'e Maryam Rukayya kaman kunsan tinanin kunakeyi gobe nezan tafi, zamuje muk'arisa kwanakin duk maganganun shirin auren su,sukayi na rashin gata Rukayya dai da sauki ",ke Rukayya nakida Sauk'i tunda ke har ya gayamiki ,sannan ya d'auki mama salamatu ya nuna mata" kema Rafi,atu nasan Abba faruq zai yimiki tunda yafi malam Nura hali .. Mubari mugani kawai a zamanin nan namu masu kud'ima yasuka k'are baran tana muda iyayen mabamu dasu,Allah yamana cenji mafi Alkairi Amin ",Rafi,atu ga abincin ki toh baba saude ki,ajiye mana amna wannan zaiyi mana yawa fa ,E Hajiya ce tace in kawo muku ,kuci yanzu zan tattara sauran kayan da nakawo d'azu abinci akata jerawa dayawa sannan tashigo zasuyi hira kad'an" Maryam Rukayya Rafi,atu duk kubud'e kunnen Ku kujini kunga zaman duniyan nan d'an hak'uri ne kuzauna da mazajen ku,lafiya banason yawan fitina karkubari halinku ,a cenza muku kurik'e maraicin Ku,karku had'a kanku da wasu bata gari ,kuyi zaman aure "ke Rafi,atu niba kishiyar ki bace kid'aukeni a matsayin y'ar uwarki banason ki daukeni tawani fuska daban kiji da kyau ,nasiha tayi musu mai ratsa zuciya har yanzu Allah bai samata kishin Rafi,atu a ranta ba ,a salima tausayi Rafi,atu takeyi .. Har kusan mangariba direba yazo ya d'auke,Su yadawo da su gida .. Inna yanzu haka zamu zuba ido mubar mutanan nan ,nifa zanje in gayawa liman duk abunda kefaruwa kodai muje kotu " Sulaiman kenan bawani Kotu mukwana bamuci ba, abinci har Wanda ya lakace mukeci mukwana cikin duhu ,taya zakice mubar su" akwai abunda baka sani ba "kaga mutanan nan sune suka kashe kakan ka da kuma mahaifin ka,duk da banida tabbaci dan ansamu wani guru a inda a kakashe kakan ka kuma na Haruna ne... Maman Khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 STORY AND WRITTEN BY AMINA MAAJI (MAMAN KHAIRAT) TRUE LIFE STORY PAID BOOK 200 *Ku tuntub'eni ta wannan Number 08968748884* 🅿️3️⃣6️⃣⏭️3️⃣7️⃣ Tun lokacin da Ibrahim yarasu shikenan Inna tazama shiru shiru ko magana mai tsayi batayi daman bamai magana bane "Inna banason kinasawa zuciyanki damuwa bafa kekika kasheshi ba,kisani da kyau " Sulaiman niba haka bane tun lokacin da Ibrahim yarasu mutuwan babanku yadawo mun sabo "hakuri zakiyi kirungumi k'addara .. " Shikenan Sulaiman da gudu Sayyada tashigo "Inna gawani mutum Wanda kikace yayan baban mu yazo su,biyu" kaddai Yau su Haruna ne suka zo ,waya nuna musu ,in da muke"Inna bari ince su,shigo.. Sannun Ku da zuwa Sulaiman gwarzo Kaine kana gida kenan E kushiga mana, toh wucewa yayi gaba suka biyo shi,wani kalle kalle su Haruna sukeyi "sannun Ku dazuwa yaya yauwa ya hak'urin mu da godiya sai da mukazo mukejin rasuwan K'aramin yaron naki Ayya Allah yajij'an shi" Amin Munzo ne muyi muku gargad'i "muddin kunaso kukasance a cikin rayayyu toh kufita daga maganan shanaye da kuma tumaki,dan kodazaku mutu bazamu bakuba ga dubu Dari biyu kusani toh daga yanzu bakwa binmu komai dan dukiyar Ku ne muka kawo muku.. Haba Baffa taya munada dukiya mai yawa, ace kuce kubamuda komai a gareku muda mukeda dukiya mai tarin yawa" muddin kuka zalince mu wallahi kudin mu bazaku tab'a cin dukiyan mu cikin kwanciyan hankali ba kusani.. "Yanzu Sulaiman mukake gayawa haka saboda rashin kunya " kuyi hak'uri yaro ne"haka yaje kwalji yayi mana rashin kunya ,bazamu lamunta ba,jefa musu kud'in sukayi suka fice daga gidan ,kuka Sosai Inna tayi saboda takaici babu komai duniya ce .. Rukayya yanaga kinyi shiru "kibari maryam wato malam Nura yaban tausayi kinji meya gayamun E " ke ai kindace tunda kinsamu maraya d'an uwanki "Nifa wannan mutumin a kaddara zan aure shi bawai a soba"gashi ba d'igon sonshi a raina", kedai kiyi hak'uri duniya ce ,, ki aure shi kiyi niyan shiganki da Alkairi ne .. Toh Rukayya Nagode shiyasa a rayuwata bazan tab'a mantawa da kuba har in mutu kuna raina yanzu saura wata d'aya bikin ko E saura wata d'aya amma mufa bazamu gayyaci kowa ba koda qawayen mu na makaranta ne, kawai muyi auren mu Allah yasa Albarka acikin auren Amin" mutambaya muje muduba Rafi,atu gobe kinga jibima zatazo muk'arisa sauran kwanakin....✍🏿 Maman Khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️4️⃣0️⃣⏭️4️⃣1️⃣ "Inna toh meyasa kikayi shiru ne?banida tabbaci kaduba,mahaifinka ,a zaure a katsinci gawan shi, wannan abu yabani mamaki shikuma Kakanka bayan yace mugudu daga kwalji kenan aka ,kasheshi ,ina yawan mafarki a kan su Haruna" ai kuwa dukiyan mu sai tazame musu tamkar guba a garesu tunda wannan shine halinsu.. Bari ,in fita zanje shago acewa Garbati yasame ni,in yadawo toh Sulaiman Allah yabarmun kai Amín Inna bayan tafiyan Sulaiman sai ga Garbati"Sulaiman yace kaje yanzu "E toh yadai ce kasameshi " ga wannan d'ari biyar d'in nayi wanki ne a wani mutum yabani d'ari bakwai "toh Allah yayi Albarka Amín kasiyo mana fulawa muyi d'an wake toh Inna yana dawowa yawuce kiran Sulaiman kayan miya yasiya musu da shin kafa,yakawo musu da kudin dayake tarawa d'ari uku ukun daré nayi wajen k'arfe biyu b'arayi suka shiga cikin gidan kud'in da Haruna ya kawo musu shi suka biyo basu tab'a kowa ba. Sai wannan kud'in dan ma, anzari dubu saba'in acikin kud'in Allah ya kyauta su Haruna ne suka turosu susace kud'in gashi duk idon su arufe da bak'in abu bayan tafiyab sune duk sukatashi,daga bacci kowa kuka yaketayi . " yanzu Inna Shikenan sunsace mana kud'in mu ?Sayyada kenan suntafi da hakkin marayu Allah zai tarwatsa niyar su.Garbati "Inna kiyi hakuri yadda kuka nunamun gata nima zanbaku kulawa ta musamman wannan kud'in zasu dawo sukawo su,ajiye shi sannan nayi muku Alkawari bazasu k'ara zuwa in da kukeba zan rataya wani abu abakin k'ofa badai makiyi ba . Garbati taya kenan " Babana shine mai magani a garin mu ,nikuma nine d'anshi na miji,yakoyamun aiki dayawa nace bazan yiba ne amma yanzu zanyi kodan in bawa wasu gudumawa daga cin zarafin su, akwai wani leda da bana sincewa a cikin kayana yau zan since tun lokacin da mahaifina zai rasu yamik'amun lokacin nashiga gunsa in gaishe shi,yace in duba mishi na duba babu kowa shine yabani yayimun bayani "in har karik'e wannan dashima zakaci abinci toh yau zanfara a kan su Haruna tashi yayi yafice yaciro tunfafiya da majanfari yadawo wuni yayi a d'aki kafun yafitoh . Inna yau zasu dawo da kud'in sannan a cikin zaure zasubari kar murufe k'ofar dai dai murufe kad'an sannan zansa wannan munafiki ko, maye bazai tab'a kusantoh k'ofar gidan ba.. Daré nayi wajen k'arfe biyu sukaji surutu " mu,ajiye a nan mutafi,aa mushiga ciki kai Haruna kaine kadage musace kud'in gashi yazame mana masifa haka suka ajiye kud'in suka tafi "Inna yanzu na gaskata ka, Garbati kaji har da Haruna ko, Sulaiman hakane kam mungode Garbati " kudaina godiya kunji ni banida uwar data wuce Inna . Duk wani kaya da Rafi,atu zatayi amfani da shi duk ta,tattara tatafi da shi wasune tabari dan daman a cikin gidan zata zauna,a lokacin da taje su Maryam sunyi Farin ciki Sosai babu Wanda yake shirya amare sai mama salamatu ,a cikin kud'in ta,take siyamusu wani ,Abu tabasu suci ko susha da yamma kowa yazo Malam Nura da Alhaji Musa da Abba Faruq "Rafi,atu yanzu mekukeso in zakuyi ne sai a baku kud'in kuma nawa ne zai ,ishe Ku? duk yadda kabayar kawai yayi zanbawa Mama Salamatu kudi masu yawa yabata tare da sark'a guda uku kowa guda daya tayi godiya mazaje guda uku suna taka rawan gani Sosai akan lamarin auren kowa yana, iya kacin bakin iyawar shi.. Ummi Aisha "Abba Faruq nahad'a kayan kaduba in akwai abunda bai yiba sai in je in cenza ko" basai na ganiba hakan mayayi "niwai ana murna in mutum zaiyi aure amma daga kai har Rafi,atu duk jikinku a mace komeye dalili ban saniba? [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️4️⃣2️⃣⏭️4️⃣3️⃣ Nima bansani ba "dan Allah Ku kwantar da hankalin Ku," bari in wuce in kwanta zaifimun dan kaina ciwo yakeyi . Ina rasa wani irin rayuwa Yad'aurawa kansa tinani tatayi Sosai akan lamarin Hankalin su Rafi,atu a kwance yake babu wani fargaba dan kowaye yasan matsayin shi, suna zaune Rafi,atu dan Allah karku manta da zumuncin dake tsakanin mu"haba Rafi,atu ya zamu manta da mutane irin Ku ,masu halacci ,ai munzama uwa d'aya uba d'aya . Sayyada kindawo kenan E Inna nadawo tace in gaishe ki,ayya ina amsawa kicire kayan ki kikarb,omun surfe toh Inna kinsan karmu cezamu kwantar da hankalin mu,mu kwanta muyi bacci mu,manta da hanlin,damuka tsinci kanmu Ibrahim sai ganin shi mukayi da wani yaro jikinshi duk afashe "Ibrahim yadai Inna dan Allah wannan Almajiri ne kiduba bayanshi yadda malamin yayi wa yaron nan duka duba bayan Ibrahim yayi" sannu yaro inane garin Ku? gamdu Ina iyayen ka ? Sunrasu inagun k'anin Babana ne. Ikon Allah sharri akayimun wai nad'auki d'ari biyu shine yadakeni ga yunwa danakeji ,bari azuba maka abinci kaci kaji ko Kwanan sa uku kafun Inna tace katashi muje gun malamin naku"kiyi hak'uri ,nibazan koma makaranta ba katashi muje kawai shikenan muje kawai Malamin su,yace bazai karbi yaron ba yabar mishi makarantan shi,juyowa sukayi Inna tace zata rik'eshi Allah yabashi ,hak'uri damu Amin A Yau ne akayi gangamin daura auren maryam Rukayya da kuma Rafi,atu shugaban gidan marayu sunyi rawan gani wajen farantawa marayu rai sunyi iyakar abunda zasuyi dare nayi kowa aka kaishi gidan shi babu wani hidima ,Sosai B'angare Rafi,atu yahad'u Sosai dai dai talaka ummi Aisha tad'auketa tamkar k'anwarta kwana bakwai tabashi yaci amarcin sa [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️4️⃣4️⃣⏭️4️⃣5️⃣ GIDAN Alhaji Musa Maryam tunda ,aka kaita bata tab'a koda fitoh wa b'angaren uwar gidan saba Itama Hajiya Rashida batabi takanta ba,hidimar gabanta takeyi shikuma bai kawota su gaisa da uwar gidan shiba "Rashida " zankawo miki Maryam kugaisa "bana buqata girman ka yazube a idona karasa mawaye zaka auromun sai Mara galihu ko? Toh kasani masifa yanzu kafaragani kaji dakyau " ina gargad'inki karki kuskura,kice zaki tab'amun mata nagaya miki dakikace Zata had'u dake dukazaki yimata ne?nasan gidan marayu kaje kanemi aure wayasani ma ko y'ar gaba da fatiha"koma meye ne babu ruwan ki .. Datakaici yayi mishi yawa Barin gidan yayi kawai tun Maryam na jiranshi hartayi bacci kosanin yadawo batayi ba sai tashin ta dazaiyi tashirya suje gun Rashida,hijabi tasa Sannu Anty "niba Antyn kibane kiji da kyau yayar kice Wanda kuka had'a maza tare kinga Kuwa yanzu akafara Tunda maryam tasauk'ar da kanta k'asa shikenan,bata k'ara Allah yabasu zaman lafiya " amarya zanshige sai da safe Allah yakaimu Maryam ta kwanbace dabata zoba saboda walak'ancin da tayi mata Allah karka jarrabeni da gidan miji kuma Allah yarufa asiri . Rukayya shiru kakejin ta malam Nura yana bata kulawa na musamman batada damuwa tunda batada kishiya [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️4️⃣6️⃣⏭️4️⃣7️⃣ Gidan su Sulaiman yazama gidan marayu sau tari su Haruna suna Zuwa amma sai gidan yazame musu duk ruwa acikin gidan ko gida d'aya babu a wajen duk bayan sati haka zasuyi har suka hak'ura da zuwa "Garbati naga halama,kaman kanason taimakawa mutane duk da shekarun ka goma sha biyar sai nake ganin shekarun yayi kad'an " Inna bazan tab'a bada taimako ba sai da izinin ki dan nima nagajeshi ne tawaje mai daraja ,dangin yayena babu Wanda yatab'a koda nemana sunbarni koda zanzama b'arawo basu damuba nafita daga makarantan malam sannan kinsamamun wani makarantan dazan dingayi ina dawowa kingama mun komai jinake tamkar mahaifiya ta zanyi biyayya a gareki . Shikenan Garbati Allah yadafa mana yanzu shi yaron yayi amai tunda kace jinin yashiga cikinsa in har yawarke mukaishi gidan su tunda banisa bane dashi Allah yayi jagora Amin Rafi,atu tafara sakin jikinta Sosai a gidan dan Ummi Aisha batayi taron auren ba suna zaune Hajiya mabaruka tashigo kune E nakira wayarki tak'i shiga sau d'aya tashiga ba,a d'auka ba Eh nafitoh nabar wayan ne.. _______kishigo mana samun gutayi tazauna Rafi,atu ne ta gaishe ta,ta amsa ya gida lafiya sannun ku, tashi Rafi,atu tayi daga gun dan tabarsu su huta ko akwai abunda zasuce gun Abban faruq tayi "ya dai banajin dad'ine sai in dinga jin amai jikina sai ya mutu " kodai zamuje Asibiti ne "aa kabani magani in sha bazaki sha maganiba sai angano meye ne matsalan .. Ikon Allah Kaban magani kawai!! " ke Rafi,atu banason gardama kibi abunda nace jeki saka hijabi ki,kiramun Aisha ,Sallama tayi ",Anty ana kiranki toh ganinan zuwa ,ina zuwa Mabaruka Samun shi tayi a tsaye " lafiya Kuwa? E Rafi,atu ne takejin zazzabi da kasala shine nace bari muje Asibiti ita kuma tadage sai tasha magani"kabari muje gobe zaifi "kishirya muje yanzu " Mabaruka tazo kartaga kaman wani abune tata yawo da mu. Banida lokacin ta kishirya kisan maganan da zakiyi mata in kuma tafiya zatayi qawata bari muje Asibiti mudawo zamuje dubiya ,sai kundawo Rafi,atu ne tafara fita kafun sauran Asibitin kud'i suka Nufa anja jininta antafi d'akin gwaji dashi minti ashirin yayi yawa ankawo fuskan Wanda yadawo da fara,a Congratulations ,tana d'auke da ciki na sati uku Allah yaraba lafiya wani kalan murna da Ummi Aisha tayi har tafi Abba Faruq kud'i yabawa Wanda yakawo mishi labarin dayawa yata rabamusu kud'i aka bata magani nazazzabi suka dawo gida "tun lokacin da ,akace Tanada ciki zuciyanta ya tsinke kome hakan yake nufi .. Ummi Aisha taboye murnan ta sai da Mabaruka tatafi kafun Abba Faruq yarasa wani kalan murna zaiyi tundaga nan yakira Alhaji musa " katayani da murna Rafi,atu cikine da ,ita na sati uku "daman nagaya maka cewa tunda ance matsalan daga gun Aisha ne zaka haihu baka yadda bane " yanzu gashinan yasu Maryam tana lafiya yanzu nasan nayi aure dan yarinyan nan tafaranta mun fiye da tinanin ka "Rashida ta uzura mata tadameta na gyara gidana gobe zamu tattara mukoma zaifi.. " dan bazai,iyu sutashi a cikin wahala ba suzo su riski wata wahalan ba",abunda zai baka mamaki har gorin asali takeyi mata"kagani ba shikenan kasanar da ita Rafi,atu batajin dad'i .. GIDAN MARAYU Ankawo yara guda biyu daga wani gari k'auyen Nguru yan biyu ne ,iyayen su ,sundade da rasuwa sunashan wahala farare ne amma hawala yazame musu kaman shine abincin su matar babansu ta,uzura musu yanzuma satoh su akayi dan su,huta yarane y'an shekara, takwas babu ,abunda basu iyaba dan wahala komai sun iyashi Anyi cike,cike anbasu duk abunda ya sauwak'a "karku maidamu gun ya kaltum kashemu zatayi " kuyi shiru kundawo bazamu k'ara kaiku wani waje ba nan ne gidan Ku. Take aka nemi Wanda zata wanke musu Kansu sai kace sunyi shekara basuyi kitso ba kannan duk ya dunkule a waje d'aya har k'uraje ne akan Hassana Abun tausayi anwanke Anyi kitso sai kyau d'in yaran yafutoh .. Gidan marayu yatara mutane dayawa ,a cikin ta,dan babu kalan yaran da babu aciki amma Alhamdulillah suna yawan samun kyauta daga wajaje da dama dan Governor shima bai barsu a bayaba yana,iyakar iyawan shi wajen kyauta,tamusu Allah ya kyauta [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️4️⃣8️⃣⏭️4️⃣9️⃣ Ibrahim ya warke an maidashi gidan su amma anyi rashin sa,a Wanda tarik'eshi tace itama takanta takeyi bazatasha wahala da d'an wani ba sai dai amayar dashi makarantan a cikin y'an gidan babu Wanda yayi magana gun k'anin babanshi sukaje "yace suyi hak'uri sukoma daman duk Wanda zaizama wani abu dole sai yasha wahala kafun Abun yabawa Inna mamaki duniya tazama wani kala haka yanzu da,ace bana raye haka za,a rabamun yara dan nasan babu Wanda zai karb'esu mota suka hau suka dawo Damaturu tare da mamaki duniya tazama wani kala kowa kanshi yasani .. ALHAJI MUSA Sun tattare kayan tsaf ,da gangan yatura Rashida gidan su yace taje wuni da dare zaizo ya d'auketa murna takeyi batasan dabara yayi mataba ita kuma ta d'auka tambayan shi datayi ne yara ya nemo, aka kwashe kayan tsaf gidan madai daici ne ko,ita Maryam tayaba da gidan tayi Farin ciki tarabu da masifan wannan matar. Da safe tashirya Alhaji Musa yakaita gidan Rafi,atu " Rukayya tana hanya haka suka had'u sukasha hira dan Rukayya itama tanada ciki Maryam nekam shiru"kunji dadi ,kemafa Allah bai manta dakeba zaki samu In sha Allah Kice zamuje muga sabon gida Sosai"har gori takemun tana ganin in yafita haka zata shigo tayimun tas ranan tanacikin cimun mutunci har yashigo bata ganshi ba yadad'e yana tsaye bata ganshiba " kin huta yanzu kam sai dasukayi sallah Isha,i kafun aka zo d'aukan su Kirane ya shigo wayan Abba Faruq bacci yakeyi ganin Aminin shine ke kira"Albishir goro an dace ,tayi aure ta auri wani soja suna zanfara da zama yanzu saura number ta zamu samu kayi mana kwok'arin haka pls babu komai nagode sai da safe"waye kuke nema ne ?wata y'ar uwarmu ce tab'ata ansame ta Allah sarki .. Shiyasa naga Murna akan fuskan,ka kafun kacenza "kiyi Hak'uri ina sonki Sosai ,kinsan in mutum yana cikin damuwa daman haka rayuwan take Washe gari ko tawajen karyawa zakagane Abba Faruq yana cikin farin, ciki Sosai " Aisha yaudai farin ciki nakeyi Wanda nake nema ansameta wannan y'ar uwar tawa "Abu yayi kyau Sosai kullum a cikin tattalin cikin nan yakeyi yana batuk'ar Ummi Aisha tanason cikin bata barin tayi wani,aiki mai wahalan gaske Ciki yakai wata shida zakace Yau zata haihu dan girman shi RUKAYYA Kibari zan k'arisa aikin bari kawai nayi in nayi wazai tayani gobe hakane kam bari na d'aura mana abinci kawai in badan mazajen su Rafi,atu sunfi Malam Nura ba da sai ince tafisu dacewa .. [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️5️⃣0️⃣⏭️5️⃣1️⃣ Gaskiya Rukayya tayi sa,ar miji ga tausayi ga bada,a kulawa a mutum "Rukayya Inbadan Gwoggo na batada lafiya ba da kinga kulawa ta musamman " a hakan matana sona kaga nayi dace Sosai kuwa Allah yarabaki da cikin nan lafiya Amin.. Duk sati gidaje guda uku suna kaiwa mama Salamatu ,abinci, suje suwuni duk Jumma,a itama tunda tagansu da ciki tafara tanadin dazatayi abubuwan da za,a nema mama Salamatu ,ta rik'e yara da yawa amma y'an uku daban suke bata tab'a haihuwa ba batasan dad'in yaro ba sai na gidan marayu ga jikinta baya nuna shekarun ta jikinta a d'eme yake.. Kirane yashigo wayar Ummi Aisha "Mabaruka yakike lafiya " kewata magana naji da gaskene wai mijinki ya k'ara aure "waya gaya miki? Hajiya Safara,u ce tagayamun " E yak'ara wani abune ?kardai kice yarinyan dana gani itace E mana itace"amma Aisha kincika wawuya yanzu kishiyar ne harkika sakemata haka gaskiya kinban haushe"yanzu yakikeso inyi in har nad'aga hankalina ma duk bazaisa na gyaraba ko nahana nibanyi taro ba shiyasa .. Toh meyasa kika b'oyemun "yace bayason taro shiyasa kikaga ban gayyaci kowa ba,kinban haushi gaskiya " yarinya kaman ta,asirce ki duk masifan ki,kinyi shiru gaskiya abun bai yiba ,surutu Mara,ma,ana tatayi har takashe wayar .. ALHAJI MUSA Maryam inaso kishirya in sauk'eki a gidan mu",a shirye nake bari na d'auko mayafina kawai mutafi zaifi "wuni zamuyi kodai badadewa zamuyi ba?" Sai dare zan d'auko ki toh kabari gobe kakaini ,kasan ba,azuwa gidan surukai babu komai zanyi abinci gobe toh duk yadda kikace "kewa yagaya miki ba,a zuwa gidan surukai empty Mama Salamatu ne tagaya mun " kullum ina godewa mama Salamatu saboda tabaku tarbiya mai kyau mai tsafta sai nadawo kirufe k'ofa tunda babu Wanda zaizo miki toh .. Adawo lafiya Allah yasa Amin har bakin k'ofa tarakashi yanason maryam yayi aure dayawa duk sunfita amma maryam mutuwa ne zairaba Su badai mutum ba tunda yagane duk sharrin Rashida ne da magoya bayanta.. SUMSUMMA Garbati da Ibrahim sunzama y'an gida dan Ibrahim yacewa Inna zai dinga yimata tallen kayan biya in tad'aura haka kuwa akayi yafara talle cikin ikon Allah yana d'auka zai siyar yadawo dan kayan babu wani tsada araha ne dashi "Inna muda muke cikin talauci har muka rik'e muta ne guda biyu " Sayyada amfison ka yi,abun kirki koda bayan ranka kaima baza,a rasa Wanda zai dubeka ya rike maka naka ba hakane kam Allah yayi mana jagora Amin .. Amma banji dad'iba dakuka mayar da Ibrahim garunsu sukak'i karb'an shi duniya ce zata koya musu hankali Sosai makuwa badai maraya sukayiwa hakaba duniya tab'aci dangi suta gudun yan uwansu yara k'anana Su lalace babu wahalan da bansha ba wataran kwana mukeyi sai gidido ne a cikin mu wataran k'anzo kullum ina godewa Allah .. Hajiya Zulai jiya takawo mun wasu kaya Harda hijabi guda uku,in kinje kicemata mungode wata mata ta aiko nima zanje da kaina banason in bar gidan babu mutum tunda marfin k'ofarmu barufuwa takeyi ba.hakane kam tunda Sulaiman yananan sai k'arfe goma yake fita zamu,iya zuwa kafun yafita gobe zai muje Allah yakaimu Amin . ALHAJI FARUQ Tunda cikin Rafu,atu ya shiga wata takwas wani tattali yakeyi mata Ummi Aisha ma bai yadda da itaba haka in yatafi aiki hankalin shi yana gida wayarshi ce tayi ringing Alhaji Musa ne kekira "natura maka number Suwaiba kaduba kakira yaukan nahuta da jarabar ka,Nagode bari in kira ko ,itace .. D'aukan number yayi yadan na kira daman shikadai ne a office wayar tata ringing ba,a d'auka ba cen yaji kira yaga Suwaiba ne jikinshi har rawa yakeyi ya d'auka kashewa yayi yakira sallama yayi ta amsa " dawa nake magana da Alhaji Faruq Reza "Meyasa kakirani meyasa kakirani meyasa " kitsaya muyi magana Suwaiba dan Allah "Mijina yananan kabari zan kiraka anjima in yafita. ***"""""Haka yagagara tafiya gida yanata jiran wayarta har k'arfe biyar 5pm tayi bai tashiba dole yarufe office d'in yafitoh yashiga mota sai ga kiranta" ina jinka "kiyi hak'uri Suwaiba naji kafad'i damuwan ka na kira ne in baki hak'uri " na hak'ura komai yawuce "nagode nasha,wahala wajen neman number ki da gidan Ku ance kun k'aura E shikenan maganan " Suwaiba nasan kinrabu dani da cikina a jikinki E natafi da cikinka a jikina nasha bak'ar wahala Sosai kafun nasamu lafiya ,nasan koda nazo maka dashi ba yadda zakayi ba kowa ya gujeni nasha dukkan bak'in ciki har na haihu .. Ina yarinyan ,ko yaron yake? "abun da nahaifa ya mutu " kigayamun gaskiya a shirye nake in karbo kayana "taya zakayi haka wajen shekara sha Tara " gaskiya bansani ba kotana da rai kota mutu "ina kika kaita gidan marayu na kaita...✍🏿 maman Khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 Story And writing by Amina maaji (maman Khairat) True life story Paid book 200 🅿️5️⃣2️⃣⏭️5️⃣3️⃣ "Wani gidan marayu ,a ciki na jahar yobe kodai baka jahar inanan "lokaci yayi dazaki zo ki ,k'arbomun yarinya ta shine kawai " dakata Faruq lokacin da ka yaudareni kamanta da mace mai raunice kodai kamanta a lokacin ni marainiya ce. Mubar wannan maganan yaushe zakizo ?akwai yayata anyi mata kishiya mundade bamu had'uba saboda ba,a gida d'aya muka tasoba zanzo mata cikin satin nan sai, in kiraka muje gidan tare .. Inaso kizo dan Allah "kasan nikad'ai ce yara gashi sungirma Babansu zai zauna dasu kafun kashe wayar yayi kiran Alhaji Musa yayi duk ,abun da sukafad'a ya gaya mishi " toh kayi hak'uri mubari tazo tukunna dan ko munje bamusan komai ba ta,ina zamufara kenan "hakane Allah yarufa asiri Amin Lokacin da yak'arisa gida sannu da zuwa Ummi Aisha ,tayi mishi yashige b'angaren shi k'arisawa gun Rafi,atu yayi " Sannu ya nauyin jiki da Sauk'i yaufa banajin dad'i wani abune kaman fitsari yake zubamun "toh kingayawa Anty ki ne?E nagaya mata tace takiraka kanata waya" kozamuje Asibiti ne "yanzu yadaina sai d'an cikina dakeyimun ciwo Allah yaraba lafiya ficewa yayi gun Ummi Aisha"a she yarinyan nan batajin dad'i E nakiraka naji kana waya E ina waya da abokina ne dake Japan yayi kyau toh kodai mukaita Asibiti ?,"muyi sallah tunda lokaci yayi hakane. Bayan sun ,idar da sallah sata sukayi cikin mota sun d'auki komai in har haihuwa ce ba sai sunsha wahala ba ,wata ce takarb'esu tabasu gado "bari a gwada ta cen tafitoh " Hajiya Haihuwa ce zata,iya kaiwa gobe dan yanzu ne bakin mahaifar tafara bud'uwa "toh Allah yaraba lafiya Amin SUMSUMMA Sadiq da Sayyada da Sulaiman sunshirya zasuje kwalji sunata shiri ,a lokacin Garbati bayanan yafita suntara tsaraba zasu tafi kenan Garbati yashigo" tafiyan ce tatashi E Garbati "amma da a,son raina ne da kunfasa dan wannan tafiyan babu Alkairi a cikin ta sai sharri" Kai Garbati meyasa kake fad'an hakane zamuje shikenan sai kundawo amma ina zuwa ga wannan maganin sab'ani ne da mak'iya kutafi da shi karku raba wajen kwanciya yaxama kuna tare da shi mak'iya sunyi kad'an toh ba,ason ran Sulaiman ya karb'a ba suka kama hanya ran Inna itama baiso tafiyan ba,ba yadda ta,iya haka tabarsu . ________sun,isa kwalji aka basu ruwa maman su Haruna sukasha da fura sunci abinci sunata hira dan maman su ,Haruna tanason yaran tsakanin ta da Allah tun lokacin da kakarsu ,Sulaiman tarasu duk ta,ajiye makaman ta na yak'i "kaka ina Adamalli ne suntafi Gashua zasu dawo Yau sai sundawo Sadiq sukatafi zagayawa ,cen suka dawo suka tafi da Sayyada gidan Bulama Saleh sauran matan sun k'arbe su sosai sunsha hidima agunsu " yaushe zaku tafi? jibi zamu koma "amma muma zakuyi mana kwana d'aya ko E zamuyi kwana d'aya a cen sai muzo nan . Sai kunzo har kusan mangariba suka kai ,a lokacin da labari yazowa su Haruna sunyi murna da zuwan yaran dan duk kansu guba zasu basu sumutu in yaso suci,dukiyar su kadai duk tumakin su na halak babu sai na Janbo da yabari gashi haihuwa sukeyi babu Wanda yatab'a mutuwa sunshirya sunnemo gubar a jeje kunsan Fulani magunguna sunsan shi sosai ,lokacin da suka shigo cikin gidan da Haruna suka had'a ido " kune tafe cikin harcen fullanci E a she zakuyi babban tafiya kenan kuje munsa a damamuku fura kuje gun Furere ta baku,mungode duk jikinsu yayi sanyi da kallon da yakeyi musu,zuwa sukayi suka k'arb'i furan "Kai Sadiq ina abun da Garbati yabamu ne ,?ba,akai yabayar ba ,akan turmi nabari shikenan cikin ikon Allah babu Wanda yasha furan dabara ne yazowa Sulaiman ya koma ya d'auka yazubar yabar kad'an yadda zai nuna sunsha dayawa . Har sunyi bacci ,su Haruna suka zo ,daman sunbada shawara ,a Innan su ,a,kan a ware musu d'aki daban dan kinga daga burni suke,lokacin da suka duba furan duk sai murna ya kamasu," yaran nan mu,aikata abun da zamu aikata kawai mutafi muk'arisa su,in bahaka ba bazasu tab'a barin mu mugaji wannan shanayen ba,duk Sulaiman yana jinsu"muyi irin yadda mukayi ,a Janbo da Baffa kaga babu Wanda yasan meyafaru toh muyi sunfara rufe musu baki kenan duk Kansu sukatashi kokawa a,ketayi sun rufe idon su Sadiq yakama hannun Sayyada "Sulaiman kugudu karku tsaya ,da k'arfin sa ya hankade su yawuce gudu sukeyi sosai har suka zo gidan Bulama Saleh buga k'ofar sukayi aka bude" meyafaru ?kashe muza,ayi shine muka gudo waye kenan ,ko tsayawa basuyi ba suka wuce cikin gida duk jikinsu rawa ya,yakeyi.. Duk ,a rikice suke ko bacci basuyi ba duk sun rikice Sayyada sai kuka takeyi, su Haruna da sukaga Asirin su zai tounu a daren suka gayawa mahaifiyar su ,akan yaran sun gudu"kuji tsoron Allah kodai kune kukeso Ku kaisu lahira E mana ina zargin furan da kuka basu ance kunsa magani ,a cikin gacen yaran ka,Furera ta fita,ya sha yanzu ya mutu ,amma kuntsaya aikata mugunta ko sani bakuyi ba Allah yasa yaran basu,shaba ,wani takaici . Da safe ,a,kayiwa yaro sutura aka,kaishi gidan shi na gaskiya Abdullahi Allah yayi mishi rahama tsana ya darsu a zuciyan su Haruna rasuwan Abdullahi yabaza ko,ina gashi ance fura yasha , Anata neman su,Sulaiman cen aka gansu suna tahowa ran Haruna ya b'aci ta sana diyansu yarasa yaron shi yarasu, sunji tsoro suka tattare kayansu sunkoma gidan Bulama Saleh da dare ,su Haruna suka dira a gidan ,abun da basu saniba anrufe k'ofar d'akin duk basu samu sa,a ba Da safe sukayi ashirin dawowa gida tundaga cikin garin suke binsu har suka,iso bakin kwalta,an had'a musu tsaraba dayawa a gidan Bulama Saleh ,a she su Haruna suna biye da su jikake an zafga uban bulala a Sulaiman ,a lokacin mota ya,iso sauri sukayi suka shiga, bayan shi har yafashe ,a she Haruna shima yashiga motar har yayiwa direba magana a kan,acen gaba zasu sauk'a suda yarancen anje gunda yafad'a "kusauk'o mana " mufa Damaturu zamuje ga baban ku, yace anan zaku sauk'a "mubamu sanshi ba,dayaga asirinsa zai tounu yace toh muje Damaturun .. Sun,isa sunshiga gida Amma Haruna fili yagani wajen babu muta ne... Maman Khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️5️⃣4️⃣⏭️5️⃣5️⃣ Inna Gaskiyan, Garbati munga masifa kala kala"meyafaru duk abunda yafaru Sadiq ne yagayamata "Sannun Ku ,wannan mutanen Allah yamusu dai,da abunda sukeyi mana " kai kuma katashi kasiyo man zafi a shafa maka a jikin naka "wayace musu dukiyar kukaje nema har zasu kashemun Ku .. Rafi,atu tasha wahala wajen nak'uda tun tanayi har k'arfin ta yakare ana cikin za,ayi mata CS kenan tahaihu tasamu yaron ta mai kyau dashi Jikinta babu k'arfi murna Abba Faruq yayi sosai Allah yabashi kyauta jini ya ballewa Rafi,atu tazubar da jini bakad'an ba ,dan sai da,akaja jinin Abba Faruq aka Samata,leda hudu ,ake nema " in anajan jinin mace a duba asamata nawa"Aisha karki damu Alhaji Musa zaizo zai bada nashi sauran sai musiya zaifi ko "hakane kam Allah yatashi kafad'an ki Rafi,atu Amin Lokacin da Rafi,atu tahaihu ansanar a gidan marayu sunyi farin ciki sosai Mama Salamatu itace agunta .. Suwaiba ta,iso kiranshi tayi dan ,a hotel tasauk'a "ganinan zuwa ,sun hadu kowa ya cenza girma yazo mishi Gidan marayu suka nufa office d'in Director suka shiga dan bazata manta kaman nin shiba" yallabai ,nazone akan wani abu shekara shatara Nakawo yarinya a hannu ,nace watace zata jefata a rijiya oh Suwaiba ko E natina "meyafaru " yarinya dai nine mahaifiyarta ga wannan shine mahaifin ta dan shine ya lalatamun rayuwata" Bari muduba yafara duba shekarun har ya tab'o dai dai shekarun yaduba ga saka hannu ga komai "meyasa kukeyi mana k'arya ne meyasa haka.. In bazaku rik'eba meyasa kuka Haifa " tana raye kobata raye "tana raye tayi aure " Abban Faruq "Yau she tayi auren bari muduba sunan Rafi,atu ko tayi aure ga mijinta nan innalillahi waye kenan ?", kardai ace yarinya ta na aura shikenan na tabka babban kuskure mafi munin gaske ,kafun kace meye gidan yahad'a ma,aikatan gidan wannan shine d'a ko jika wani gumi da ya karyowa Suwaiba Shikan take BP ya bugeshi ciwon kai sosai babu Wanda bai shiga rud'ani ba ,akan wannan abun .. Shiryawa ,akayi wajen duba Rafi,atu " Suwaiba tarikice lokacin da tayi arba da y'ar uwarta Aisha "mekukeyi anan" amarya muka kawo tahaihu"wannan dakike gani y'atace tajini nine nahaifeta "ni mijina ne Faruq wannan ,wani kalan jarabawa ne kowa ya rikice uba ya auri y'ar shi ,abun ya lalace dayawa su ,Kansu gidan marayun sunshiga rud'ani "mama Salamatu tafi kowa shiga tashin hankali tana tausayin Rafi,atu "kuka sosai takeyi ,kowa in kaganshi zaka tausaya mishi .. Maryam tasha kuka ,ita da Rukayya basu ,shirya ba rana ta sanmace ba Abba Faruq kwana biyu yadawo hayyacin sa ya gagara had'a ido biyu da Rafi,atu Muje ayi gwajin jini kawai ,hankalina zai kwanta ,tunda a ,Asibiti yake anyi sa,a kuwa ,a kayi gwajin jini Rafi,atu jinin Abba Faruq ne baku tantama [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 Story And writing by Amina maaji (maman Khairat) True life story Paid book 200 🅿️5️⃣2️⃣⏭️5️⃣3️⃣ "Wani gidan marayu ,a ciki na jahar yobe kodai baka jahar inanan "lokaci yayi dazaki zo ki ,k'arbomun yarinya ta shine kawai " dakata Faruq lokacin da ka yaudareni kamanta da mace mai raunice kodai kamanta a lokacin ni marainiya ce. Mubar wannan maganan yaushe zakizo ?akwai yayata anyi mata kishiya mundade bamu had'uba saboda ba,a gida d'aya muka tasoba zanzo mata cikin satin nan sai, in kiraka muje gidan tare .. Inaso kizo dan Allah "kasan nikad'ai ce yara gashi sungirma Babansu zai zauna dasu kafun kashe wayar yayi kiran Alhaji Musa yayi duk ,abun da sukafad'a ya gaya mishi " toh kayi hak'uri mubari tazo tukunna dan ko munje bamusan komai ba ta,ina zamufara kenan "hakane Allah yarufa asiri Amin Lokacin da yak'arisa gida sannu da zuwa Ummi Aisha ,tayi mishi yashige b'angaren shi k'arisawa gun Rafi,atu yayi " Sannu ya nauyin jiki da Sauk'i yaufa banajin dad'i wani abune kaman fitsari yake zubamun "toh kingayawa Anty ki ne?E nagaya mata tace takiraka kanata waya" kozamuje Asibiti ne "yanzu yadaina sai d'an cikina dakeyimun ciwo Allah yaraba lafiya ficewa yayi gun Ummi Aisha"a she yarinyan nan batajin dad'i E nakiraka naji kana waya E ina waya da abokina ne dake Japan yayi kyau toh kodai mukaita Asibiti ?,"muyi sallah tunda lokaci yayi hakane. Bayan sun ,idar da sallah sata sukayi cikin mota sun d'auki komai in har haihuwa ce ba sai sunsha wahala ba ,wata ce takarb'esu tabasu gado "bari a gwada ta cen tafitoh " Hajiya Haihuwa ce zata,iya kaiwa gobe dan yanzu ne bakin mahaifar tafara bud'uwa "toh Allah yaraba lafiya Amin SUMSUMMA Sadiq da Sayyada da Sulaiman sunshirya zasuje kwalji sunata shiri ,a lokacin Garbati bayanan yafita suntara tsaraba zasu tafi kenan Garbati yashigo" tafiyan ce tatashi E Garbati "amma da a,son raina ne da kunfasa dan wannan tafiyan babu Alkairi a cikin ta sai sharri" Kai Garbati meyasa kake fad'an hakane zamuje shikenan sai kundawo amma ina zuwa ga wannan maganin sab'ani ne da mak'iya kutafi da shi karku raba wajen kwanciya yaxama kuna tare da shi mak'iya sunyi kad'an toh ba,ason ran Sulaiman ya karb'a ba suka kama hanya ran Inna itama baiso tafiyan ba,ba yadda ta,iya haka tabarsu . ________sun,isa kwalji aka basu ruwa maman su Haruna sukasha da fura sunci abinci sunata hira dan maman su ,Haruna tanason yaran tsakanin ta da Allah tun lokacin da kakarsu ,Sulaiman tarasu duk ta,ajiye makaman ta na yak'i "kaka ina Adamalli ne suntafi Gashua zasu dawo Yau sai sundawo Sadiq sukatafi zagayawa ,cen suka dawo suka tafi da Sayyada gidan Bulama Saleh sauran matan sun k'arbe su sosai sunsha hidima agunsu " yaushe zaku tafi? jibi zamu koma "amma muma zakuyi mana kwana d'aya ko E zamuyi kwana d'aya a cen sai muzo nan . Sai kunzo har kusan mangariba suka kai ,a lokacin da labari yazowa su Haruna sunyi murna da zuwan yaran dan duk kansu guba zasu basu sumutu in yaso suci,dukiyar su kadai duk tumakin su na halak babu sai na Janbo da yabari gashi haihuwa sukeyi babu Wanda yatab'a mutuwa sunshirya sunnemo gubar a jeje kunsan Fulani magunguna sunsan shi sosai ,lokacin da suka shigo cikin gidan da Haruna suka had'a ido " kune tafe cikin harcen fullanci E a she zakuyi babban tafiya kenan kuje munsa a damamuku fura kuje gun Furere ta baku,mungode duk jikinsu yayi sanyi da kallon da yakeyi musu,zuwa sukayi suka k'arb'i furan "Kai Sadiq ina abun da Garbati yabamu ne ,?ba,akai yabayar ba ,akan turmi nabari shikenan cikin ikon Allah babu Wanda yasha furan dabara ne yazowa Sulaiman ya koma ya d'auka yazubar yabar kad'an yadda zai nuna sunsha dayawa . Har sunyi bacci ,su Haruna suka zo ,daman sunbada shawara ,a Innan su ,a,kan a ware musu d'aki daban dan kinga daga burni suke,lokacin da suka duba furan duk sai murna ya kamasu," yaran nan mu,aikata abun da zamu aikata kawai mutafi muk'arisa su,in bahaka ba bazasu tab'a barin mu mugaji wannan shanayen ba,duk Sulaiman yana jinsu"muyi irin yadda mukayi ,a Janbo da Baffa kaga babu Wanda yasan meyafaru toh muyi sunfara rufe musu baki kenan duk Kansu sukatashi kokawa a,ketayi sun rufe idon su Sadiq yakama hannun Sayyada "Sulaiman kugudu karku tsaya ,da k'arfin sa ya hankade su yawuce gudu sukeyi sosai har suka zo gidan Bulama Saleh buga k'ofar sukayi aka bude" meyafaru ?kashe muza,ayi shine muka gudo waye kenan ,ko tsayawa basuyi ba suka wuce cikin gida duk jikinsu rawa ya,yakeyi.. Duk ,a rikice suke ko bacci basuyi ba duk sun rikice Sayyada sai kuka takeyi, su Haruna da sukaga Asirin su zai tounu a daren suka gayawa mahaifiyar su ,akan yaran sun gudu"kuji tsoron Allah kodai kune kukeso Ku kaisu lahira E mana ina zargin furan da kuka basu ance kunsa magani ,a cikin gacen yaran ka,Furera ta fita,ya sha yanzu ya mutu ,amma kuntsaya aikata mugunta ko sani bakuyi ba Allah yasa yaran basu,shaba ,wani takaici . Da safe ,a,kayiwa yaro sutura aka,kaishi gidan shi na gaskiya Abdullahi Allah yayi mishi rahama tsana ya darsu a zuciyan su Haruna rasuwan Abdullahi yabaza ko,ina gashi ance fura yasha , Anata neman su,Sulaiman cen aka gansu suna tahowa ran Haruna ya b'aci ta sana diyansu yarasa yaron shi yarasu, sunji tsoro suka tattare kayansu sunkoma gidan Bulama Saleh da dare ,su Haruna suka dira a gidan ,abun da basu saniba anrufe k'ofar d'akin duk basu samu sa,a ba Da safe sukayi ashirin dawowa gida tundaga cikin garin suke binsu har suka,iso bakin kwalta,an had'a musu tsaraba dayawa a gidan Bulama Saleh ,a she su Haruna suna biye da su jikake an zafga uban bulala a Sulaiman ,a lokacin mota ya,iso sauri sukayi suka shiga, bayan shi har yafashe ,a she Haruna shima yashiga motar har yayiwa direba magana a kan,acen gaba zasu sauk'a suda yarancen anje gunda yafad'a "kusauk'o mana " mufa Damaturu zamuje ga baban ku, yace anan zaku sauk'a "mubamu sanshi ba,dayaga asirinsa zai tounu yace toh muje Damaturun .. Sun,isa sunshiga gida Amma Haruna fili yagani wajen babu muta ne... Maman Khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 STORY AND WRITTEN BY AMINA MAAJI MAMAN KHAIRAT 🅿️5️⃣6️⃣⏭️5️⃣7️⃣ PAID BOOK 200 TRUE LIFE STORY Yanzu meye abinyi kenan babu wani sauran bayani kuskure ne anriga anyi,Ummi Aisha",shiyasa bantab'a jin kishin Rafi,atu a raina ba Ashe jinina ne kaicun wannan rayuwan mai cike,da sark'akiya wannan wace irin jarabawa ne mai zafi ,shiga tashin hankalin da Rafi,atu tayi take BP yabugeta yahau sosai .. A cikin Asibitin Rukayya tafara nak'uda ,ankaita d'akin haihuwa ba,a jima ba tahaifi yaron ta sai dai muce Alhamdulillah ,anrasa murna za,ayi kodai farin ciki Nura ne da Gwogo masu farin ciki dan Malam Nura yanason yara bana kad'an ba daga Rukayya har yaronta ansallame su ,sunwuce gida suna zaune amma hankalin Rukayya duk yana Asibiti "batason abunda zai samu Rafi,atu dan tace zata gudu bazata ,iya barin wannan abun ba wannan yazama abun kunya.. Suwaiba tafi kowa shiga tashin hankali Faruq yaruguza mata rayuwa ,ya kwanta da,ita ga y'arta ga y'ar uwarta " dan Allah Suwaiba kid'aure ki,karb'i jarabawan da yazo miki, kinga abunnan babu Wanda yasani daga mu sai gidan marayun ,yakamata murik'e sirri dan Allah karmu bari hakan yafaru da mu,dan Allah "Aisha bazaki tab'a sanin abunda ke damuna ba " shekara sha tara ,ina fama da damuwa ,akan yarinyan nan sai gashi ,acikin kwana d'aya komai yarikice sosai wannan wani kalan abu ne "kizo muje gida mukwana meyasa kika Sauk'a a hotel ? Ra,ayi ne kawai " dan Allah kidawo musan yadda zamuyi "babu komai bari inje in dawo zaifi zuwa tayi ,ta ,tattaro kayanta tadawo ansallami Rafi,atu babu wani abunda ke damunta " Anty "na,am ,yanzu yaron nan meye matsayin shi kenan " k'anine a gareki kuma d'an cikin ki"duk kene kika jawomun dabaki banzatar da niba da haka bai faruba "Rafi,atu kid'auki wannan a matsayin k'adddara ko babu komai hakan sai yafaru dan haka banason kina tada jijiyoyin wuya kimaida komai ba komai ba aure ne tsakanin Ku yak'are zai sakeki saki uku " dan yanzu mahaifine,a gunki .. Alhaji Musa yaji tsoro Maryam ya d'auka sukaje sukayi gwajin jini Alhamdulillah jinin baizo ,iri d'aya ba yayi farin ciki sosai amma in yatina shine yabada shawaran abokin sa ya auri Rafi,atu sai yaji abun babu dad'i SUMSUMMA Yau antashi babu abunda za,a dafa acikin gidan gashi yunwa kowa yakeji Sulaiman baya fita saboda ciwon dake damun shi tunda ,Haruna ya zafga mishi bulala shikenan jinya har sati ,sai yazama,ko shagon baya fita ga yawancin masu kawowa Surfe sunada garin su,shiyasa basu aiko da Surfe ba. Yakamata musan dabara"Sadiq "Inna muyi kwad'on zogale tunda munada shi,ai Ibrahim wannan bazai ,ishemu ba bari in ciromana gidido ko tafasa mu jarraba" sai kadawo haka yafita yaciro yazauna da Sayyada suka tsinke dayawa aka dafa,sukabar na dare .. "Kuzo kusiyo mana gari" Inna karki fara tab'a jarinki zai k'arye wannan rayuwar kuma,bamusan k'arshen taba ,hakane kuzodai kusiyo mana Allah zaiyi ,kwano d'aya aka ,siyo da kubewa sukayi tuwo mai ruwa ruwa dan susamu Wanda zasu d'umama da safe . Kwana dayawa malam Sulaiman baiga Sulaiman ba ,abunya,dameshi tattaki yayi yazo dubashi,da k'aramin buhun shinkafa da,aka raba musu shikuma ba girki yakeyi ba kar ya lalace ,sallama yayi Sadiq ne ya amsa "Sannu da zuwa Malam yauwa kashigo" jekace a Inna nazo ,sai tace in shigo sai ,in shiga ,da sauri yagayawa Inna ,kaje kace yashigo mana,Sannu da zuwa yauwa Inna munsame Ku lafiya ya yaran! Kowa lafiya ya gida ya d'aliban "ina mai sunana yana bacci bari ,a tasheshi,kwana biyu bana ganin shi ,shiyasa nace bari nazo na duba " sannu malam yauwa Sulaiman lafiya baka fita kasuwa ba ?"duk abunda yafaru sai da Inna tagaya mishi "yayi takaicin wannan rayuwan" amma inna lokaci yayi da za,a kai su inda za,a k'arb'a muku hakkin Ku kuhuta,kuma "hakane amma kasan komai na kud'ine " kubar mun komai ,a hannuna zan shigar da k'aran ,amma wannan bulalan Akwai guba acikin ta,kiduba "baza,a rasaba Ina Garbati? " bayanan zai dawo yau "karka damu Sulaiman zankawo maka magunguna da zai warkar da ciwon dan ba,asan Jarumi da zaman gida ba ,ga wannan ", mungode sosai Sulaiman ko gajiya bakayi ", Allah yabiyaka ,harda dubu biyar yabasu suyi cefane rayuwa kenan Tunda Sulaiman yafara shan magunguna ,cikin ikon Allah yasamu Sauk'i abinci kuwa kullum shinkafar suke dafawa.✍ Maman Khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 Story And Writing by Amina maaji (maman Khairat) 🅿️5️⃣8️⃣⏭️5️⃣9️⃣ Cikin ikon Allah Rafi,atu taki karban k'addaran ta yaron ko bashi nonon kirki batayi yacika yata mata zafi,zaman damaturu ya gagareshi tun suwaiba nacewa kwana ,uku ne har sai datayi sati tawuce Maiduguri gaban marik'an ta ,tadawo amma ummi Aisha tahana tagayamu Su komai dan zasuyi musu dariya "Anty yaushe zaki tafine?" Rafi,atu zantafi gobe bakeson ganina ne?banason in bud'e idona in kalleku ,keda Abba faruq jinina bayason ganin Ku ,kokad'an . "Ke Rafi,atu bakida hankali ne abun naki,kuma yafara zama rashin kunya a gidan marayun ne a,ka koya muku haka kome?E ye ina tambayan ki " kiyi hakuri Ummi Aisha abun ne in narufe idona yana dawomun "kisani sunyi kwouk'ari Sosai in da yanzu sunbarki a gantale kinsan ya rayuwar taki zata kasance " kisani kome suka aikata wannan ruwansu ne kuma tsakanin Su da Wanda ransu ke, hannun shine bakeba "mu,iyayene a gareku har yanzu musulunci ne zata yanke Shari,a yadda rayuwan ki,da yaron da kika Haifa bamuba duk abunda musulunci ya yanke shikenan .. " tashi muje Suwaiba akwai ,abunda nakeso in gaya miki" toh muje,binsu tayi da kallo har suka fice daga d'akin "Suwaiba " nifa rayuwar nan dakikaga tana tajuya mana rashin marik'a mai kyau ne bamu samuba Nafara rayuwar banza fiye da Wanda kikayi 'nasha zubar da ciki Wanda bazan iya sanin guda nawa bane,dakike ganina kaman na Allah wallahi yara uku na haifa duk nakashe ,biyun na farko wanine babban police ne yamun ciki ,lokacin natare a gidan shi,kamar dadiron shi,har nayi ciki mutane dayawa sun d'auka mijina ne wani d'an jos mun ,haifi yaro dan shiya karb'i haihuwar kwanan sa Tara na,murde kan yaron kafun ,ishaku yadawo daga aiki daman nasiyo magunguna na yara akan ,zance zazzabi ne mai zafi,yabuge shi ,shine yamutu dan tunda zaifita nakecewa yaron kaman bayajin dad'i "mutanen anguwan basusan na haihuba ,a gida ,akayi mishi wanka dan shiyamishi aka,kai yaron gidan shi na gaskiya ,mun k'ara shekara biyu muka rabu da yabani kud'i kusan dubu dari hudu .. Na biyu kuma a nan garin ,garin na haihu ,shima duk da magungunan da nakesha sai danayi ciki nasamu yarinya ,a jeji naje na yasar da ,ita batare da kowa ya ganni ba,shima wani babban mai kud'ine yamun ciki yabani dubu dari biyar yace bayason yarinyan ,kafun ,in jefar da,ita naso inyi mata lahani Allah ya k'arb'eta toh yanzu ,banida ikon sani tana raye kobata raye, daga baya nayi tarayya da wani shima Alhaji Sadiq nasamu ciki nahaifi yarinya tafitoh da rai na jijjigata nakama cibinta daganan tamutu " kinji ko nagaya miki yara biyu nakashe kuma duk nàshiga wannan rayuwan ne,ta sanadiyan Baffan mu,dayake rikeni shiyafara lalata dani tun bana yadda in ya zarah tafita aiki zaizagayo mun ya kwanta dani yace kar,in fad'a sai ya yankani ,abinci Kuwa yace sai dai in fita in nemo nawa, bazai ciyar da gardiya ba koyaya ne,daganan natsiri bin maza har ,idona yabude nasan meye duniyan .. "Nahadu da faruq ta hanyan banza ,sai naji inaso in yi,aure shikuma tunda mukayi,ido hudu dani yace yanasona zai aureni ban boye mishi komai ba ,yace yana sona daga k'arshe yace yafasa ,dana sashi a gaba da masifa naje gun malamina ya juyo mun da hankalin shi,amma bai tab'a kusan tata ba sai dai muyi wasanni shikadai har mukayi aure, lokacin da naje gun Baffa akan zanyi aure yayi murna dan shi ya d'aura mana aure,tundaga nan imani ya shigeni qawaye na mutanen banza, muka rabu dasu, Toh kinji kenan ,kefa Zuwaira rayuwar ki da Sauk'i ,akan nawa dan hakkin kashe yaran da kuma bansan ,in da zan samu yarinyan dana jefar a,jeji ba abun duk yana damuna Sosai "gaskiya naki yayi k'azanta dayawa kikashe jinin ki,kinsan matsayin Wanda yayi kisa kuwa?yanzu ki aikata wannan abun har kisamu gindin zàma " kinban mamaki ,gaskiya wato marayu ,a duk in dasuke suna shan wahalan rayuwa yanzu wannan duk maraici ne yajefaki a ciki kita neman yafiyar ubangiji amma kin tafka babban kuskure "amma shawaran da zanbaki " kifara zuwa gidan marayun kiyi kwatance da jejin in har ankai musu zaki samu amma fa ,kidage da neman gafaran Allah . "Nikam basuyi mun wannan riko ba kawai Faruq ne ya yaudare,ni ina tallen lemon tsami da goro da yamma doya da kwai yanuna mun kudi tallen mana daina shi,kudin nake bawa ba,ba Mama shikenan mukabar tallen daga nakawo kud'i zanbata dubu biyar har yamun wayo,yamun ciki dashi kadai nayi tarayya sau, biyu har nasamu ciki ,danaga asirina zaitounu nayi tafiya har na haihu ,acikin garin nakaita ,gidan marayu nazo natuba nasamu wani babban soja na aura muntara yayayi sosai kuwa yana sona ina sonshi,kinji nawa kenan " yanzu mufara zuwa gidan marayun muyi kwatance koza,a dace gobe muje,jibi zantafi sunsha kuka sosai dan duk sai da idon su,yayi, ja Sosai sunsha kuka wato zuwan Rafi,atu ya touna asirin muta ne dayawa... ✍🏿 Maman khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️6️⃣2️⃣⏭️ Ankai sammaci a Haruna sunki ,zuwa ma,a karann ne Suka kamosu anyi zaman sirri kafun Su ,bijire suce aa da farko sunce su, babu wani sauran kudi ko dadbobi daya ke wajen su yanzu zaman kotu za,ayi Lokacin da aka kotu sunk'i amince wa da sheidu suka fara zuwa shikenan sunce sune "yanzu abunda yake faruwa " zaku dawo da duk wani abu da kuka sani tunda kudin marayu ne bawai na banza ba, Sun Amince zasu kawo dabbobin da yarage da shanaye banda murna babu abunda sukeyi sunyi murna gashi cikin Sauk'i zamu Samuel dukiyoyin su,wannan susayar ko karsu sayar wannan shawara suna garesu.. Babu kalan wahalan da batasha ba,kafun tasamu labarin in da baban Rukayya yake shekarun sunyi yawa "yanzu da kikazo guna maikike sonayi ne " gidan marayu da kanshi muje kawai ke na manta da rayuwar baya zaki tinamun E kayi hak'uri zaizo komai yawuce kamar ba,ayi ba GIDAN MARAYU Lokacin da mahaifin Rukayya yazo ,Rukayya tarasa in da zata boye kanta "ga baban ta,ankawo mata shi ,amma bad a an " Kaine Wanda. Kukayi sayayya. dashi. [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️6️⃣5️⃣⏭️6️⃣6️⃣ Tun k'arfe goma Alhaji kyari ya aiko da takaddun gida dana mota a su Rukayya "nifa gaskiya Abban Mohammed bazan karb'i wannan Abun ba" Rukayya yaushe kika fara k'in k'arban shawarata ne?, a cikin halayyan ki babu rashin kunya,asalima hankalinki nagani shiyasa nanemi auren ki"kayi hak'uri .zamubi umarnin mahaifin ki,mutafi gidan dayabamu muci gaba da zama,in kinaso mukawo gwoggo ma,zamu kawota " bazan k'ara magana ba dan banason b'acin ranki kokadan .. Ki shirya zankaiki gidan su Rafi,atu maryam ma ,zataje shikenan .sunshirya Sosai duk Kansu Ummi Aisha ce tatashi tabar musu wajen"Rafi,atu banason kisaka kanki, a cikin damuwa "Rukayya ashe dai kema Rukayya yar uwata ce Ummi Aisha ,itace mahaifiyar ki" E wallahi "Maryam Allah kema ya bayyana iyayen ki," amma bata,irin hanyan da nawa, iyayen sukabi ba,"kin manta iyayena wuta yakama dasu ne? Ummi Aisha ne tashigo "inason kunutsu kuji mezan gayamuku" mu,iyayene agareku koyaya ne ,ta hanyar da muka sameku shine abun dubawa amma ,karkuga laifin mu yana cikin k'addaran mu,kinga yadda rayuwan ta,watse damu dani da Suwaiba uwarmu d'aya ubanmu d'aya kuduba hukunci na Allah sannan mutum d'aya ne yayi rayuwa damu dukkan mu,uku.. "Amma Ummi Aisha " Babana d'azu yakawo mana kyautan takaddun gida da key d'in mota sannan zai maidamu karatu"babu abunda bazaiyi ba dan tundama ,mai rufin asiri ne Allah yarufa ,asiri nasiha tayi musu duk da yanzu bamuda daraja,a idon Ku"kiyi hak'uri Ummi Aisha in sha Allahu komai yawuce Allah yarufa asiri .. Wunin ranan sunyishi ne a cikin Neman mafita,har Abba faruq yasa baki, kuyi hak'uri da duk hukuncin da addini ya tanadar ,dashi zamuyi amfani dan haka kumanta da komai yanzu daga gun malamai nake, ke Rafi,atu bazaki tab'a cin gadona ba haka yaron da kika Haifa a matsayin k'aninki ko yaro shima bazai tab'a cin gadona ba "dan haka gidaje na guda uku nabaki shi halak malak ,yaron nan ,shima nabashi, gida guda uku ,nahada muku da gona guda d'aya d'aya gacen kudi million d'aya,d'aya kurik'e" kinada zab'i zaki zauna a gidan nan kowani waje duk ra,ayin kine "amma kisani zaman ki,a nañ shine rufin asirin ki,ga takaddun kirik'e . Ficewa yayi tunda yafara magana babu Wanda ya,d'aga ya kalle shi duk jikinsu yayi sanyi" Maryam Rukayya "yanzu shikenan" nifa daza,abar ni gun mama salamatu zan,koma da zama.. aa Rafi,atu "nasan Abba faruq yafiki shiga damuwa akan abunnan dan haka, yazame mana dole mukula da Mama salamatu ,amma batun komawa gidan marayu kam babu kisani babu ,in dazakije hak'uri zakiyi kimanta da komai naki kenan k'addaran Har k'arfe biyar duk suka watse ,ko fita batayi yaron ma,ko nonon kirki baya samu yasha sai anyi da gaske SUMSUMA Rayuwar su Inna yafara cenzawa daga tsanani Zuwa Farin cikin dan dasu Haruna suka kawo shanaye da tumaki,da awaki Harda kaza, atake aka rabamusu gado ,sai dai abunda basu saniba tun,kafun su Haruna su,iso sunsa an d'auki shanu d'aya da tumaki d'aya an boye kotu tarabawa kowa gadon shi,amma Sayyada har Yau tana aikin ta,na wanke wanke da shara " Garbati yazama mai bada magani cikin ikon Allah anasamun waraka musamman in jifa akayi maka kyauta yake samu dayawa ga kud'in magungunan babu yawa. [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️6️⃣3️⃣⏭️6️⃣4️⃣ ______________Wannan Alhaji kyari ne yana bada taimakon duk abunda yashafi marayu kowa ya sansa "kai mai yakaika aikata haka " gaskiya ne nace mata karta yadda Tahaihu ina tarayayya da ita ina bata magunguna ashe batasha shi ne nace kota haihu karta kuskura takawo mun yarinyan.. Wannan itace yarinyan da kuka Haifa gashi ,hartayi aure gacen mijinta "kuyi hak'uri dan Allah nakarb'i yarinyan a matsayin nine ubanta tunda duk dabarata Allah bai kasheta ba" Ummi Aisha kune kuka maidani marainiya Ku,kayasar dani a jeji kuka cutar da rayuwata bakomai .. Bata k'ara cewa komai ba tawuce in da mijinta yake zaune. rubutu sukayi dayawa tare da sa hannu acikin kowani takadda da,aka basu Alhaji kyari yayi kukan nadama Sosai shida Ummi Aisha sannan anyi musu kashedi da kuma gargad'i duk abunda yasamu Rukayya zasu d'auki mataki Sosai akañ hakan kamar yadda yasaba musu kyauta haka yamusu kyautan dubu dari asiyi sabulu,duk sunshiga mota Rukayya kama hannun mijinta tayi,"kazo mutafi "kiyi hak'uri muyi musu sallama,iyaye sunfi gaban wasa,samunki ta wani hanya ba hujja bane ki,kiyimusu biyayya ,suma k'addaran suce tazo da haka .. " Allah yakiyaye hanya"kuzo in sauk'eku a gidan inga gidan naku ,k'annen ki zasu dinga Kai miki ziyara ke y'ace kamar kowa kekuma yar babban gida ne kisani inada dangi dayawa zannunaki ,a dangina "karkisa komai a ranki,. Shiga motar sukayi badai rai yasoba" kai meye sunan ka, ?"Sunana Nura sannu sirikina babu wata matsala ko?E babu komai kana aiki ne?E ina aiki a government day matakin karatunka HND ?kanason komawa karatu ne kodai a sama maka wani aikin E zankoma amma ba yanzu ba "saboda me ? Abubuwan ne sai a hankali " zanbiya maka kud'i kayi karatu in kagama sai in samamaka wani aikin aikin koyarwa akwai hawala.. Duk Rukayya tanajin su shiru,tayi"mamana fa?Secondary kawai nayi toh kefa kina sha,awar karatun ne kodai sana,a zakiyi "zankoma karatu " kizab'i makarantan dakike so za, a nemamiki.. Har suka ,iso gidan har ciki yashiga yayi Farin ciki Sosai dan gidan babu Abun kushewa ,a talaka kam "nakane gidan kodai haya ne ?" Nawa ne "zanbaku gida gobe za,a kawo muku takaddun gidan ,naka kuma kuna,iya saka haya, aciki " nabaku kubiyu bance mutum d'aya nabawa ba. dukkan Ku nabaku dazai tafi yamusu kyauta dayawa yatafi,ko fara,a batayi "haba Rukayya saunawa zangaya miki ba,a fishi da iyaye wannan ,abunda sukayi tsakanin su,da Wanda ya halicce sune kuma zai yafe musu" nifa banyi fishiba.. Rayuwan ne yakeban tsoro wani Abun mamaki,Rafi,atu ta auri baban ta ,nikuma yayar mamanta,ita ta haifeni zan shiga rud'ani dayawa "kibar tinawa Allah ne ya halicce ki sannan yabarki a duniya kebake ,tinanin wataran kiyiwa Allah laifi ki rok'eshi yakuma yafemiki.. Abba Faruq yadawo duka ,yatarasu yayi yagaya musu wasu maganganu" ke Rafi,atu kiyafemun laifi guda biyu masu muni dana aikata a gareki,na kota,ina inada laifi banason in bude ido in kalleki,kinga mahaifiyar ki,itama ba,ason ranta abubuwan nan sukafaru ba,babu yadda zakiyi sai dai kiyi hak'uri,sakine nasakeki zamuje gun malamai ,inji ya matsayin yaron ki,agareni,duk hujjan da sukabani dashi zamuyi amfani,dan gina daman basusan na aureki ba zan nunaki ,a matsayin ya,rta kiyi hak'uri "Suwaiba kekuma kince gobe zaki,tafi toh Allah yakiyaye hanya. Kinga, ikon Allah ko sai gashi Rukayya yar Aisha ne gashi qawar Rafi,atu ,toh mugodewa Allah kawai shine sannan murok'i ya yafemana zaifi. " Wani Rukayyan kuke nufi"yan ukun ki,nina haifeta na jefar da,ita a jeji,wato ana kiran maraya basai Wanda yarasa iyayen shine marayaba,kiduba a she mu yan uwane ,najini "duk murufawa juna asiri zaifi kawai ,kuka maicin rai Rafi,atu takeyi har mama salamatu tashigo ta wanke idonta. Rafi,atu banason kinasa kanki damuwa ,yanacikin k'addaranki ,baki isa kijuyaba kigodewa Allah kekinga iyayen nakima wasu basugan suba har Yau sunrasu Washe gari Suwaiba tawuce garinta bayan goma ta,arzikin da Abba Faruq yayi mata,duk duniya Rafi,atu tafison mama salamatu,akan kowa.. SUMSUMMA Gidan su sadiya wahala tananan ,cikin ikon Allah Sulaiman yana taimaka musu da dari biyu uku ,sun shak'u da Sayyada,Sosai dan yanzu Sadiya itama wanke wanke takeyi a makwabtan gidan Hajiya Zulai ,sai dai aikin su ya babbanta ,da Sadiya wanke ,wanke,da shara da,wanki gashi tana tafiya da abinci in angama susàmu suci.. Maman Khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 6️⃣6️⃣⏭️6️⃣7️⃣ "Garbati inaso kaji tsoron Allah a aikin ka ban yadda kayiwa wata mace magani ba koda hakan zaisa subaka duk abunda suka mallaka ne karka tsananta kud'in magani ko kayanka duk abunda aka baka ka,karba zaifimaka kaji ko.. Toh Inna duk yadda kikace hakan za,ayi babu komai daman bana yanka kud'in magani bakowa bane yasan ina bada magani " ga wannan dubu ashirin ne kad'au goma kabawa Ibrahim goma mungode Hajiya Zulai ne tayi sallama na,am sannu da zuwa Hajiya "yauwa Inna kekad'ai ne?nida Garbati ne yayan Sayyada . A she kunsamu ,an k'arb'a muku hakkin ku E kibari kawai. Natayaku murna Sosai gaskiya haka a,keso Allah ya kyauta Amin " nazo gun mai bada maganin nan nagidan ku,ayya garbati kike nufi bari in kirawo miki shi yanzu "koda Inna ta,kirashi tsugunawa yayi " gani Inna ,anzo gunkane ,tashi tayi tatafi daga gun "akwai wani k'anina yana yawan shaye shaye ga sata ance kanabawa mutane magani suna dainawa E zanbaki in sha Allahu kece uwar d'akin Sayyada E nice toh yayi had'a mata magungunan yayi tare da kwatanta musu yadda za,ayi dubu biyu tabashi sallama tayiwa Inna tawuce" Inna gashi tabani dubu biyu bari na,siyo mana abunda zamu dafa "yana fita bai jimaba yadawo da cefane dayawa ,a dafa shizai fita. K'arfe goma na safe Alhaji kyari ya iso k'ofar gidan su Rukayya ,Sallama yayi ,a ka amsa Malam Nura ne yafito " sannu da zuwa Baba Bisimillah bayan yazauna "jiya na aiko sako yazo ne?E yazo mungode Allah yarufa asiri kuyi hak'uri da yadda ke Rukayya kika tsinci kanki sharrin shed'an ne in sha Allahu jikina yabar aikata sab'on Allah " bakida gadona Rukayya koda yau ne narasu zanbaki duk wani Abun da zakiji dad'i shine nakeso kikoma makaranta in zaki ,iya "zan ,iya Baba toh gobe zankawo miki ki tabbata komai naki yana kusa kibani toh shiga d'akin tayi tadauko ta kaddun nata ,mungode.gobe k'annen kizasuzo dan yarana biyu ne mace dana miji Allah yakaimu amin banason kitina da abunda zai sakaki yin kuka kinji " kinsha wahalan rayuwa sama da shekara goma dan haka ki kwantar da hankakin ki zaifi "babu komai baba Sirikina ina iyayen ka suke? Sunkuyar da kanshi yayi iyayena " banida shi nima tsinta ,ta akayi bansan yanawa iyayen sukeba shine naje neman auren Rukayya tunda asalin mu d'aya toh Allah yaraya sai hak'uri gaskiya naji dadin yadda ka auri Rukayya Allah yabayaka,kozaka zo muje gidan gwaggon naka ne? Muje sallama sukayi sunkama hanyan *FAWARI*sunata hira Sosai ma tana zaune suka shigo cikin gidan waye"?nine gwoggo Nura kaida waye kodai Rukayya ce aa mahaifin tane toh ganinan zuwa Bissimillah aa kyari yaushe rabon kada kazo gidan nan "tun lokacin da ina yaro banwuce shekaru sha biyu ba a duniya " a ina kasan nura "shine mahaifin Rukayya " wani razanta,d?datayi,"wannan yayar mamata ce dakake ganin ta nima itace ta rauneni [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️6️⃣8️⃣⏭️6️⃣9️⃣____________Bangane tare kuke dashiba? "Wannan k'anwar mahaifina ne" nikuma uwata ce "tayaya kenan?ta inda kasani "bantab'a jin kin haihuba yaya nura yazama d'anki? Kamar yadda kaji yafad'a nine mahaifiyar shi ,kunwatsar da zumunci kyari " bansan kodan kunyi kud'inne ba shiyasa . Wannan yaro shine bango Abun jingina shine madubin da nake haskawa koda mutuwa nayi na,umarci dangina subashi gadona dan banida kowa sai shi "nina tsince shi ,a k'ofar gidana anzo anjefar dashi nayi mishi karatu tundaga primary har nagaba nakuma aurar da shi da jikana,guda d'aya . A ina kuka had'u ne? Wannan shine Baban Rukayya " aa kagayamun gaskiya Nura da gaske nake "kai kyari taya kasamu yarnan " Gwoggo kibari kawai labarin ne dayawa,tashi Nura yayi dan bayason yaji mezasuce karya zama sirrin cikin gida ne "kagayamun " sharrin shed'an ne komai yagaya mata"kagani ko Allah kenan dakace bakaso yanzu Kuwa tana cikin jerin yaranka da kakeso toh kabi duniya a hankali marayu suma sunada rana Sosai akan kowani irin abu daka d'auka zaka gudu ne kagodewa Allah "shiyasa Nura yace bazai tab'a auren yar asali ba sai Wanda itama ciwon dayasame shi ,itama yasame ta" Kawani zuba manyan kaya kaman na Allah kadaiji tsoron rabbi dan duniyan nan wallahi in har baka bita, a hankaliba akwai babban matsala Sosai Surutu tatayi tana ganin kyari tatina da d'an uwanta duniya kenan Allah yamusu rahama Amin "zamukoma Allah yakiyaye hanya " Nura kacewa Rukayya gobe tazo ,toh zangaya mata ,lokacin da suka fita "Nura kaga wani ikon rabbi ko haka Allah yake hikimar shi kaduba a gidan k'anwar mahaifina katashi ,ita kuma Rukayya ta rayu a gidan marayu Allah kenan mai kyauta da k'ari. " hakane Baba yanzu yaushe zaku tashi? Sai nayi magana da Gwoggo na duk abunda tace ,babu komai duk yadda kukayi dai dai ne Allah dai yayi muku Albarka Amin.. Hawaye ne,yazubo ta idon Nura yanzu haka rayuwar zata ,wuce batare da naga iyaye naba.,kafad'an shi Baba kyari yadafa "zanzame maka gata kuma uba babu ,Wanda zai maka gorin mahaifa " nagode bari ,in mayar dakai gida "ka,iya mota ne na,iya kad'auki motar da ,aka kawo maka kayi amfani da shi nagode har k'ofar gidan a,ka kaishi, Yana shiga Rukayya " Rukayya meyafaru ,kai zan tambaya naga jikinka yayi sanyi"kinsan Babanki d'an yayan Gwoggo ne"bangane ba toh nikam yadai haka,duk Abun in katab'a sai kaji an had'a dangan taka.. [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️7️⃣0️⃣ Wannan nekuma bansani ba mubarwa Allah komai shizaifi dan abun yabani tsoro gaskiya kiduba"sun watsar da Gwoggo na ko nemanta basayi tunda d'an uwanta yarasu wato kakanki shikenan "yanzu " kowani maraya bashida y'ancin kanshi kenan gaskiya rayuwan tazama wani kala"duk fad'i tashin da Gwoggo tadinga yidani kaman batada dangi "a she ita y'ar babban gida ne.. " banaso kana zubar da hawayen ka ,akan wasu dalilai "ina Alfahari da kasancewa ta,a haka gashi Allah yamun baiwar miji nagari. Rukayya yanzu babu abunda nake nema ,a duniya fiye da sanin suwaye ,iyayena" amma duk yadda ,akayi Wanda suka yasar dani "na tabbata sunsan Gwoggo zata kula danine shiya sa.. Toh ka godewa Allah !! Hakan zaifi maka," Baba yace in d'auki mota in yi amfani da shi ,yakika gani "ka d'auka tunda shiya baka gashi yace kayi amfani da shi . Washe gari da safe a gidan Gwoggo suka k'arya Mohammad a gidan A kayi mishi wanka " Rukayya kyari shine mahaifin ki "E Gwoggo " ki d'auki wannan a matsayin K'addara kinji banaso ki d'aga hankalin ki, "karkuma kice dan d'an uwana ne, " babu komai Gwoggo nad'auki komai ,a matsayin k'addarata babu komai Allah yarufa asiri Amin Nasiha mai ratsa zuciya Gwoggo tayi muku duk kansu, sai dare sukatafi gida ,Rukayya batason taga Baban ta dan wani kunyan shi takeji Sosai. "Inna ta rungumi yaranta basuda wata matsala ,amma har yanzu suna wanki da aika ce,aikacen da sukeyi Sayyada batafasa Zuwa aikin taba yanzu kud'in natane bana kowa ba.. [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️7️⃣1️⃣⏭️7️⃣2️⃣ Manyan gidan marayu duk an sanar musu,akan cewa Yau zasuje suyi fad'a a Rafi,atu dan haka kowa cikin shiri yake har mama Salamatu. Ma,aikatan gidan marayu ne su, biyar sunkawo ziyara ,a Rafi,atu anyi sa,a kuwa Abba Faruq yazo Suwaiba,itama tana gari bata sauk'a a gidan Ummi Aisha ba. Duk Kansu a cikin babban parlour suke sunzauna ,Director ne yafara magana"Ke Rafi,atu inaso kibude kunnan ki da kyau kijini "a cikin tarbiyar da muka baki, wannan halayya baya d'aya daga cikin abunda muka koya miki", a ina kika koyo ,bamu sanki da rashin kunyaba ,meyasa bazaki d'auki k'addaran data zomiki ba,kiduba rayuwar wasu ,abun tausayi kekin samu shine kike haka,kiji tsoron Allah yazama, dole kiyiwa ,iyayen ki biyayya kinsan matsayin iyaye kuwa,wannan abun da yafaru duk yana cikin k'addaran ki,baki,isa ki kaucewa k'addaran ba. " wani tunda yafad'o duniya yaketa had'uwa da jarabawa ,kala kala,ke ,a cikin jarabawa wanne kika gani? Abba Faruq ne yayi Magaña "tunda tace bazata zauna ,a gidan nan ba, tafad'i duk in datake so sai tazauna" babu in dazataje muddin tana girmama,mu yazama dole a gareta tazauna shine manufa dan babu wanda yasan meyake faruwa kuma babu gudu babu jabaya ,a batuna ,sannan babu ruwana dake Rafi,atu . "Mama Salamatu kiyi hak'uri kece uwar da in tayi fishi dani in ke shiga damuwa, ,zanyi duk abunda kukace babu,abunda bazanyi ba yanzu yawuce " amma ya matsayin yaron nan "shima gidan ubanshi ne, zaiyi rayuwa irin nakowa ,babu abunda zaifaru dan haka,ganan mahaifiyar ki,kinemi ta yafe miki shine gatanki ,sannan kidinga tauna Magaña kafun ki furta,kinji Allah yamiki Albarka,. Alhaji Faruq munji kabasu kud'i da wasu abubuwa dan tabbas babu wanda zaici gadon ka,a cikin su Allah ya rufa ,asiri Amín " kiyi koyi da Rukayya mana,yadda ta fauwalawa Allah komai" Tashi Rafi,atu tayi tarungumi Suwaiba "ki yafemun na tuba ,akan rashin kunyan da nayi miki ,karkiyi fishi dani dan Allah ,dago Fuskanta tayi yawuce ,in sha Allahu Allah ya miki Albarka Amín GIDAN ALHAJI MUSA Bugun k'ofa a keyi matar Alhaji, Musu ce, budewar da Maryam tayi,taganta bangajeta tayi tawuce" ke y'ar shegiya kisani kina yarinya dake ,kinzo kin wani, a sirce mun miji daman haka kuke yaran titi, kisani ni,yar a,salice gaba da baya bana wasa da Asalina .. Dangin,gidan marayu ,wanda a tanb'ade aka samesu,kunyi munafurci dan kar in gane keba yar halak bañe .toh nagane duk wani munafurcin ku,har zungurin kan Maryam tayi ,Tunda kince mijina zaki aura toh muzuba mugani nidake shege kafasa gayyar gidan k'azanta,tunda tafara Maryam ko d'ago kanta batayi ba,duk abunda tafada Recording tayi,a wayarta har tagama tafita daga gidan ,wani hawaye na bak'in cikin yazubo ,ko nono tagagara bawa yaron saboda bak'in ciki har yamma yadawo taransa tayi komai ta,tanadar mishi sai da yaci abinci yawatsa ruwa yana hutawa "ga wannan kaji ,ina zuwa"meye kai dai kaji mana, tashi tayi daga wajen tatafi kitchen. Tsaf,yaji duk ranshi yab'aci " maman Faruq "kizo ,gani " kiyi hak'uri kinji bansan yadda zanyi da wannan matar ba,amma karki damu zan d'auki mataki,"banaso kayi hukunci cikin zafi,kabari sai zuciyan ka tayi sanyi kafun dan yanke hukunci cikin zafi yana sawa ,ata aikin dana sani dan haka babu komai .. Key ya d'auka yafice daga gidan, in ka kalli Alhaji musu kasan yana cikin damuwa"meya kaiki gida na?nikuma eh ke mekikaje yi ,?"bari kisani bazan d'auki rashin sanin darajan d'an Adam ba wallahi kinji na rantse Yau bazaki kwana a gidan nan ba kije gidan Ku, sai kinyi hankali kidawo"nikake kora a kan yar gaba da fatiya lalle ka kyauta nagode. Sai kinfita daga gidan nan Yau zan nuna miki ni, namijine sannan inada y'anci da kuma doka a gida na tunda ke bakeson zaman lafiya. Yau a kan mace kace in je gidan mu. Sai dayaga tafiyan yanta kusan mangariba kafun yadawo gida,bata nufi gidan suba gidan Abba Faruq tanufa tayi sa,a yana nan a gida sai da yadawo daga masallaci kafun suka zauna. "Meyafaru?karya tafad'a Sosai " kiyi hak'uri dole sai kin ajiye kishin ki,Maryam fa,kamar yar cikin ki,take dole zakiyi hak'uri Sosai dan wallahi,muddin kikace zaki dinga zagar mishi mata toh bazaku shirya ba,kece babba meyasa bazaki ja girman kiba Muje In mayar dake ,har gida ya mayar da ita yara sai murna sukeyi ,kiran Alhaji musa yayi"kana ina?"ina gida wanne a ciki gidan Maryam "ganinan zuwa .. [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️7️⃣3️⃣⏭️7️⃣4️⃣Meyasa kakori Rashida ?kabari tarainani tazamar dani bawanta,ina matsayin mijinta amma duk abunda yafitoh daga bakinta gayamun take."tace kayi sati bakaje gidan taba"k'arya takeyi bawani jiya nadawo gidan Maryam bari na kunna maka kaji metayi sai da Abban Faruq yaji tsaf kafun yarik'e baki "gaskiya wasu matan shed'anu ne nabugawa a jarida " kasan meta gayamun kuwa "kayi hak'uri yanzu kamayar da ita dan yanzuma namayar da ita gidan ka" banason haka Faruq nafa rantse karkasa kaffara yahau kaina tunda nace bazata kwana ba daka barta.. Kadaiyi hak'uri akwai hanyoyi da yawa Wanda zaka hukuntata,ba sai tawannan wajen ba "sannan kabawa Maryam Hak'uri dan wallahi akwai bacin rai " yanzu kaga wani abu kaduba yaran nan,duk sunga iyayen su ,amma ita har yanzu bata ga iyayen taba duk da ance sunrasu Allah ya had'ata da dangin ta Amin ,konawa zan kashe in har za,aga dangin Maryam.. Allah yasa mudace Amin "tunda kadawo da ita bazance komai ba Amma zan ,kaurace mata har sai tagane tayi laifi kafun Allah ya kyauta Ami SUMSUMMA Cikin dare kowa yayi bacci Su Inna sunata bacci sai jin hayaniya sukeyi gobara gobara a razane Inna tatashi ta je da gudu tagayawa su Sulaiman sukafita kafun kace meye wuta yahadu, banda kuka babu abunda sukeyi d'aki guda d'aya gobara tacinye shi ,babu Wanda yasan ta,ina gobaran yake sauran kayan su ya kwone saura d'aki d'aya shid'in ma wutar ta,tab'ashi ,abun duk yabasu mamaki, suda ba wuta ne dasuba tayaya gobaran, yataahi Allah yarufa asiri.. Mutane dayawa sunzo musu gaisuwa da jaje"Inna meyasa masifa suketa bibiyan mune?yazan sani nima bansaniba abunne sai muce akwai wani abu" karkayi magana Sulaiman Garbati bayanan yatafi wani gari magani.. Duk mutumin da yakalli gidan su Sayyada sai ya tausaya musu"Inna kodai zamubar Anguwan nan ne "ina zamuje Sayayda.. " Sadiq kaida Ibrahim kunyi shiru "Allah yashiga cikin lamarin mu.. [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️7️⃣5️⃣⏭️7️⃣6️⃣ ______________Garbati ne yashigo da gudu Sayyada ta,taroshi da kaya acikin bako "sannu da zuwa ya Garbati kaga yadda gidan mu yakama da wuta .. " nagani Sayyada murmushi yayi "wato tanan suka biyo kenan ,suwaye ?kauda maganan yayi suka gaisa da Inna " Garbati naji kayi wani magana eh Inna "wannan wutan sawa ,akayi bana gaskiya bane dan tunjiya nagani a mafarki " wannan aikin su Haruna ne sakawa sukayi wani yamusu aikin amma babu komai yadda sukasa wuta haka nima zan mayar musu"Garbati kafayi mun Alkawari akan bazaka cutar da kowa ba? eh "Inna nifa inaso kisani " wannan abun dayake faruwa duk su Haruna ne sukesawa,sannan sune sanadin yin komai munyi musu na ruwa shine sukuma sukayi na wuta gidan zan kafe in wani munafiki yazo gidan nan wuta zaigani karfa kid'aga hankalinki dan Allah "bakomai Garbati na yadda " ga wannan zanin Wanda nayi mata aikin maganin k'afa ne tabani zani in kai a mamana gashi "ayya Garbati nagode Sosai niban haifekaba amma sanadin fara maganin ka yanzu na d'aura zani yayi biyar " Inna kece uwata kuma duk wani gata yimunshi kike kinga kuwa babu memun wannan gatan Sai uwa "gashi na siyo mana kayan miya sannan dubu talatin sukabani .. Nanuna yayi yawa amma sundage dan sunce sunsha wahala wajen neman magani "Allah yasa Albarka Amin ga dubu ashirin da biyar munemo me gyara yad'an gyara mana . Kabar shi Garbati nakane kai kasha wahala akai bazamu k'arb'aba " wato Inna baki d'aukeni nida su,Sadiq d'aya mukeba kenan ? "Duk d'aya kuke a wajena " bari munemo me gyara ko rufe nan ,ayi munyi magana da Sulaiman yacemun zai kawo me gyara "in yagama Sai ya sallame shi, Sun nemo me gyara ya gyara wajen da,yacinye da wuta ogan Sulaiman ne yabada jalaf dinda za,ayi ginin dashi,sun gyara wajen yayi kyau .. Alhaji Kyari yakawo zannuwa da shadda akan su,yi amfani da shi duk bayan kwana biyu zai kirasu yaji yasuke yakuma jikanshi Allah yajarabe shi dason Rukayya Gwoggo taki Amincewa da komawar su ,sabon gida taki, Amince wa, wani rana tace ta yadda sukoma babu komai " Gwoggo inaso kema mukoma tare dake kinga mukad'ai ne gidan yayi mana babba mukad'ai Rukayya kenan "kinga wannan gidan nawa yafimun ko,ina dad'i saboda da gumina na siyeshi" dan haka bazan bar gidan inje ko,ina ba, "mutafi sai kisaka haya a cikin nakin zaifi koya kikagani k'udin zai miki amfani Sosai " Rukayya kinfa nace dayawa zanduba in gani GIDAN ALHAJI MUSA Tunda ,aka dawo da Rashida kozuwa baiyi mataba ko, kof'ar gidan baijeba yana zaman shi "dan Allah yaukam kaje musu mana kayi kusan sati a nan ", Maryam ke haryanzu yarinya ce bazaki ganeba " duk da haka kiyi hakuri kibar zancen dan rashida munguwa ce ta,ajin farko "Akwai abunda rashida tayimun Wanda har nakoma ga Wanda ya halicce ni bazan tab'a mantawa da wannan abun ba " d'ana nafari ,matana Tana bacci da jariri lokacin ta haihu ankwanta da shi suna bacci ,aka nemi yaranta aka rasa washe gari uwarshi ta had'iyi zuciya ta mutu babu Wanda yak'ara tambayan yaron nan dagani har dangin mahaifiyar shi ,sai sai dayayi shekara sha takwas ,wani rana kaina yata ciwo na kama sai naji kaman wani Abu yafita daga kaina dana gayamata sai kuma ban k'arajin koda tinanin yaron ba bankuma gayawa kowa ba sai kwanan nan naji,irin abunda naji natafi gun wani babban malami shine yake gayamun Akwai wani babban Al,amari yaron yana raye yazama babban mutum Akwai d'an kamanni a tsakanin. Mu,sannan Asiri a,kayimun ajikin baru yanzuma yarane suka kama barun suka cire masa abunda ke wuyarshi shiyasa.. Toh kinji abunda rashida tayimun ,tun rashida tana amarya taso kar saude ta haihu saude itace uwar gida sai da mukayi shekara bakwai kafun na auri Rashida shine nake ta neman mafuta shiyasa "muci gaba da gayawa Allah in sha Allahu komai zai zama tarihi " nagode Maryam nayi farin ciki da haka kinbani shawara sannan zanyi magana ,a faruq mugani kodai in koma gidan wancen malamin "kafara zuwa gun Abba Faruq kozai nema muku mafita " gaskiya nagode sosai✍ Maman Khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️7️⃣7️⃣⏭️7️⃣8️⃣ GIDAN ABBA FARUQ Kisake jikinki Rafi,atu banaso kinasa kanki cikin damuwa ki shayar da yaronki babu wani damuwa shi baisan komai ba "sannan kefa haihuwar taki,danasabar ki cikin gatakike wani ko hakan mabai samuba dan Allah kizama maijuriya kisake jikinki " kiduba Rukayya batada damuwa gashi mahaifinta ya karb'eta hannu biyu dan Allah kisake ranki karatu zaki koma Rukayya itama zata koma inaso kuyi karatun a waje d'aya zansa Alhaji Musa ya nemawa Maryam itama dan tanan nezaku kasance tare .. ******Ummi Aisha dakin taimakeni "babu komai Rukayya takirani tace tana zuwa Yau, ita da Maryam Allah yakawosu lafiya Amin kifitoh mushiga kitchen muhad'a musu abunda zasuci toh Ummi " kikawo shi parlour na ya kwanta yayi bacci .. Sai kusan sha biyu sukazo tare suka shigo"sannun ku da zuwa yauwa Ummi ya aikin da godiya kushiga tana ciki "Rukayya ina Nura yafita wajen aiki ayya Maryam samun waje tayi tazauna," yanaganki cikin damuwa? Kubari Akwai "Anty Rashida ne take damuna,zuwa tayi tazageni ,bari kuji tsaf,kiyi hakuri kema Allah zai had'aki da dangin ki"yaushe ne kenan?kwanna kusa lokacin da muka,tashi bamuyi zaton zamu samu,iyayen. muba kiduba yadda rayuwar tazomana,nawa tabon har biyu.. Abu na,biyu kuma inason in koma karatu ,,Rukayya nikam Babana yasamamuun,in kuna so kuhad'a ta kaddun Ku in bashi zaifi mungode dan Allah mukaranta abu d'aya,nikuma mukaranta abubuwa daban daban Wanda wataran d'ayan muzai taimakawa d'ayan mu, Rafi,atu yakika gani hakane amma nafison mu,karanta abu d'aya"sannan Babana yasiya mana gida da mota,sannan Gwoggon Nura ita kanwar Babanki Abba Faruq ne"da gaske bai gayamuku ba eh Wato lamarin mu yanaban mamaki duk abun a cukurkud'e yake kibari Allah dai ya kyauta Amin ya rabbi Wuni sukayi sunsha hira harda neman mafita daga k'arshe sunbada takaddun su Rukayya zatà tafi Ummi Aisha tayi musu nasiha dukansu Tunda safe Garbati yaketa wani hade hade duk inna tana kallon shi cen yakece da dariya "Garbati mekakeyi ne kuma kake dariya? Babu ina had'a mana wani magunguna ne Wanda duk wani makiyin mu,bazai tab'a ganin gidan muba, zaiga dubu yaga wuta sannan Wanda sukayi sanadiyan Sawuta suma su d'an d'ana suji " Garbati banason mugunta "Inna kedai kiyi kallo sannan kunsan mutanan nan baduka dukiyar suka bayar ba sun boye karka damu mubarsu da Allah Inna babu Wanda zaitab'aku yazauna lafiya tunda sosuke suga bayanku ,Sulaiman " Garbati kabarsu duniya ce zata koya musu hankali "Inna jiya malam Sulaiman yabamu kaya sannan yace in baki wannan zanin keda Sayyada gashi wannan yace muk'ara kud'in gyara,wahaye ne suka zubo" meyasa kike kuka?"zanyi kuka Allah yakarbe Janbo yabarmu Ku,dan kutaimakeni gashi ta dalilin Ku ,inata samun Alkairi"bakomai Inna "zan d'auki kayana guda in kai a maman Sadiya jiya tazo gaisheni hijabinta duk a yage sannan kuyi hakuri a cikin kudin in kai mata koda dubu biyar ne kozata siyi wani abu Sulaiman Allah yamuku Albarka Amin Da safe dakanta Inna takai wa Maman Sadiya " nagode kune mutanen da kuka taimakeni tun lakacin da mukarasa gatan mu,Allah yabiyaku mungode"babu komai ai duk d'aya muke, kema kinyi mana rana,kafun mukai matsayin nan muga abubuwa kala kala yanzu yazama labari kema wataran zai zame muku labari Allah yasa Amin ya rabbi "danace gobe kozaki rakani muje muduba yaran nan a gidan marayun " babu komai Allah yakaimu Amin . Rakiya tayi mata sukasha hira Sosai na rayuw Inna tabata shawara dayawa sannan ta,amince zatabi duk shawaran Allah ya kyauta Amin✍ Maman Khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️7️⃣9️⃣⏭️8️⃣0️⃣ GIDAN MARAYU Maman sadiya da Inna "gun wakukazo ne?akwai yarana Su biyar dasuke gidan nan " cenzakuje nan ne office din k'arban duk wani abu da,aka kawo a yara "nan suka nufa " sannun Ku yauwa munzo gun yarane suwaye sunan su, akwai Sa,idu da buhari"bari ,a kirasu "kuzauna suna cikin zama yaran suka zo da gudu duk suka rungumeta" sannu mama durkusawa sukayi duk Kansu suka gaishe da inna duk sai taji Abun yaburgeta "mama Ina sadiya?"tana gidan datake aiki bata dawo ba" badai tafiya zakiyi damuba,dan mubazamuje ba munacin dadi sannan har wanka akeyi mana safe da yamma muna wanke bakin mu,.. Allah sarki dubaku nazoyi ne babu inda zanje daku nagodewa Allah da duk Wanda yakeda hannu ,a ciyar daku sunyi hira da yaran duk Inna tana kallon su, Abun tausayi in ba maraiciba taya za,a rabaka da yaranka da basu wuce kakula da suba , shikenan kuje kojiran tafiyanta basuyi ba suka ruga a guje "gashi dubu uku ne koza,a siya musu wani Abu"kidauki kayanki babu abunda zasuyi da kudin dan manyan mutane sune masukawo tallafi, kinga kuwa karmu karb'e miki kudi'nki nagode .. Fitohwa sukayi duk sunsha mamaki" maman sadiya daman akwai gidan marayu, anan bansaniba,shikuwa Sulaiman bai gayamun da wannan gidan ba"nidai yaron ki babu abunda zance mishi sai dai godiya, kiduba yadda yara,har sukecewa bazasu koma cikin wahala ba, yara kenan dabasa son wahala "banga lefin suba.. Sai da Maman Sadiya tahuta har sukaci shinkafa da wake kafun tawuce gida ,lokacin sadiya tadawo ,har taci abincin taragew Mama sauran . ALHAJI MUSA " Faruq nikuwa akwai abunda kedamuna,inaji namefa?game da b'atan yaron nan dako sunan shi ba,ayi ba"shekaran jiya nak'arajin wancen ciwon kannan danake gayamaka,kaman ansunce mun wani Abu akai ,eh toh naji "kodai zamu k'ara komawa gun wancen malamin ne wanne Wanda naje gunshi wajen shekaru goma,muje mana,mota d'aya suka hau, sun tambaya akace bayanan amma yayi kusan dawowa suna tsaye yadawo " sannun Ku yauwa aa Alhaji musa sannun ku, yauwa .. Bisimillah zaunawa sukayi "meke tafe daku " maganan kwanaki ne na yarona da aka sace kace"Kaine kaje kagayawa matarka ?eh "yarokam bari muduba " yaro yananan da ranshi dan yayi aure har da yaron sa,"abunda nakeso da kai kakoma gida 'kagayawa mai d'akinka "kace nikuwa ina yaron nawa yab'ace ne ,sai kayi shiru ,zakaji abunda zatace " wanne aciki matan nawa? babban "karka damu komai yazo k'arshe zaka had'u dashi yaron ita da kanta duk zata fad'i abunda tayi dakanta tunda yara sun sunce abun dayake wuyan tattabaran, sungasata suncinye dan farauta suka fitayi.. Sallama sukayi sukabaro wajen " babu inda suka nufa sai gida"Rashida tana parlour ita kad'ai sai jin shigowar mutum tayi ,"sannu da zuwa yauwa "nikuwa suwaye suka d'auke mun yarona tun yana jariri " wani yaron kenan kardai kacemun yaron daba,ayi suna ba shine "eh " wani dariya tayi "nine nad'aukeshi nakaishi k'ofar wata mata, tana soya k'osai na,ajiye shi nagudu dan naji tausayin shine ban sa,ankashe shiba tunda akan yaron kakeyimun gadara,zafgamata mari yayi " kizo kinuna mun ,sama da shekara 29 kika cutar dani ban yafemiki ba"Faruq kaji wai, kof'ar wata mata takaishi mai suya"a wani anguwa a *Abasha* takaishi wajen bayan tasha "kishiga mota " muje kawai tashiga mota, aguje yafigi motar suka hau hanya . Maman Khairat ce [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️8️⃣1️⃣⏭️8️⃣2️⃣ Sun,isa wajen figota yayi a cikin motar "kinunamun in da kika yasar mun da yaro, in bahaka ba duk zuriyan ku zan kama in d'aure kinji nagaya miki" Abokina inaso mubi komai a sannu "kaga mutane hankalin su yafara dawowa kanmu .. Gwoggo tafitoh zatabawa yaro kud'i yasiyo mata suger taga mutane har zata koma ,wani abu yace tadawo" lafiya kuwa? da duk kansu sunyi shiru ganin tsohuwa ce karkuma subar gayamata,yazama sunada amsar dazasu samu "kaka wannan ceta tazo ta yasar munda d'a shekaru a shirin da tara" mekace ka,k'ara fad'a "Alhamdulillah yauzanyi kukan farin ciki " kuzo muwuce cikin gida dan d'aga darajan mu,bayan sunshiga suka zauna da,aka shinfid'a musu taburma kukiramun Wannan number kunji sa number Malam nura akayi tafara ringing suka mik'a mata "d'an Albarka kazo inason ganin ka " ganinan zuwa minti sha biyar sai gashinan ganin mota a k'ofar gidan Su yabashi mamaki shiga yayi yaga mutane"sannun Ku da zuwa "tabbas wannan yarona ne, inji Alhaji musa dan kuwa ga kamanni ya nuna .. Gwoggo ne tayi magana " kugayamun yadda abun yafaru"kiyi musu bayani"daman nine nad'auko d'an abokiyar zamana,tun cikinta na k'arami naso in zubar da shi babu kalan abunda banyi ba har karkashi nasaka,a bakin k'ofar band'aki toh ranan data haihu da kwana biyu ,a ranan da yacika kwana biyu a ranan nad'auke shi ,nashiga d'akin ta kusan mangariba natarar ta had'a shayi shine najefa magani ,a ciki kasancewar ita ba yar gari bace shiyasa y'an uwanta basuzo ba ,da dare naje na d'auke yaron .. Natab'a wucewa naga ana siyar da waina mutane, suncika har nima nasiya ,dana tambaya akace batada yaro shine ,nakawo shi ,nan na,ajiye shi danaso inyi mishi wani abu nabarshi .. Afusace Alhaji musa yatashi "tabbas anyi haka,wani kayane ajikin yaron ?" Kayan yarane blue har zanin goyon nashi ,tashi Gwoggo tayi tad'auko da abunda ta tsinci Malam Nura a ciki.. Rungume mahaifinshi Malam Nura yayi "yanzu kekika rabani da mahaifana kikasa na sheganta kaina koniba d'an sunna bane kincutar dani kin zanlince ni Allah zai sakamun.. Gwoggo ne tayi magana a she ana,iya samun mutane irin ku,azzalumai, banbar Nura cikin walak'anci ba yayi karatun addini nina shayar da shi nakuma sskashi a makaranta ya yi,karatu yasamu aiki Yakuma yi aure " kincutar da kanki Allah kuma bazai tab'a barin kiba nasakawa Yaron suna Nura nayi mishi yanka .. "Mungode sosai yadda kika rik'e Yaron nan batare da kinnuna bake kika haifeshi ba muna godiya a gareki ..Malam Nura ,nad'auka nibanida asali nad'auka ni tsincecce ne nad'auka iyayena kwounewa sukayi a she ni d'an asali ne a kullum addu,a ta Allah yahad'ani da dangina da iyayena ,gashi kuwa " kardai kacemun kaine Mijin Rukayya eh nine Abba Faruq baka ganeni bane? Allah mai ,iko lalle duniya makaranta ne Babba yanzu duk fad'i tashin da mukeyi a she kana kusa danima Allah ya,isa abun isarwa Allah kayi mana mai kyau "yanzu wannan duk kanmu ya ishemu babban darasi mai tarin yawa, Allah yarufa mana A siri Amin Gwoggo ", a kullum burina,kafun in mutu inga iyayenka Nura sai gashi yanzu nagansu wannan shine mahaifinka na,asali babu Wanda zai dunga kiranka da d'an Gwoggo dan haka kagodewa mai sama,dan shine duk yatsara wannan abun kuma sai yakasance .. Hakane hawaye duk yajik'a musu gaban riga dan kuka"haba Nura kaine mai yin wa,azi a mutane sai gashi Kaine Yau da fitinan kuka namanta rabona da in ganka kana kuka tun kana yaro. Gwoggo bawai inayin kukannan saboda wani dalili bane saboda mutuwar uwata da banganta ba shine in dan gatane kinyi munshi koda iyayena ne ,iyakacin abunda zasuyi mun kenan. " yanzu muyafewa juna koyau na mutu Alhamdulillah tunda Nura bazai sha wahala ba gashi ga iyayen sh. Tsabagen dad'i ko iya magana Alhaji musa bayayi saboda murna, in yakalli Rashida sai yaji kaman ya,kasheta sunjima kafun sukawuce bai wuce gida ba gidan su Rashida yawuce har gaban iyayenta yakaranta musu abunda tayi yakuma bata takaddan ta kafun suka koma gida . Tunda yashigo gida Maryam tanata mishi sannu da zuwa amma sama,sama yake amsawa "meyafaru ne duk abunda yafaru yagaya mata,tare da cewa mijin Rukayya shine d'anshi murna tayi daga k'arshe " meyasa ka saketa "bazan tab'a zama da mungu ba muddin in nasan shi mungune .. " koma yaya ne hak'uri zakayi"Maryam daman natab'a sakinta guda d'aya yanzu nak'ari sa kinga babu zancen in dawo da ita har gida zankai mata kayan ta ,dan nace karta dawo mun gida .. Rafi,atu tasake ranta har d'an jiki tayi dan kullum cikin janhakali sukeyi mata da nasiha har tayi sanyi sai shirin tafiya karatu duk Kansu sukeyi .. KWALJI MANDAWA Su Haruna zasuje gashuwa su sayar da shanun da suka boye motar su ,tayi hatsari take d'ayan shi yarasu Haruna yasamu karaya ,a cinya ga hannu duka biyu sun karye kowa ya ganshi sai ya tausaya mishi ana zaman makoki ana jinyar k'afan Haruna ,lokacin da su Inna sukaji labari sunzo gaisuwa a nan ne Haruna yace ,a kirawosu "kuyi hak'uri hak'ika mun cutar da Ku har,a siri mukayi muku,mune mukaje har gida muka kashe Janbo mune muka kashe Baffa ,kuyafe mana mune muka sa ,aka saka muku wuta dan munduba gidan Ku a kafe yake dan haka ni yanzu nawa yak'are dan Allah kuyafe muna,.", mund'auki shanun da muka boye dan musiyar da tinkiyoyi shine motar tayi hatsari direban bai mutuba mune dai kud'in motar muka biya gaba d'aya " babu komai munyafe muku"shikuma Janbo kujira Wanda ya halicce shi yamuku abunda zai muku, tashi yaran sukayi yana kiransu sunk'i wai wayansu sai Garbati "wannan kad'an makagani badai cin dukiyan marayu ba" ko had'a ido bayayi da Garbati [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️8️⃣3️⃣⏭️8️⃣4️⃣ Zonan Garbati badai wani abu kayi musuba?aa Inna banyi musu komai ba Allah ne yakamasu ta hanyar dayaga dama amma babu hanuna .. Shikenan bakayimun k'arya Sadiq "inna kenan meyasa kikadamu da Wanda sukasamu bara " karka damu yanzu kam yawuce"Inna zaiwuce dai saboda yawon baran damukayi bazan tab'a mantawa da bara ba, munsha wahala wataran sai munyi wa mutane aiki kafun musamu abunda zamuci mukan sha wahala wataran muna gani abincin ya lalace fa"hmm Sadiq nasan ka da kafiya "kiduba sai yanzu nagama makaranta dan talauci .. " karka damu saura kad'an tunda Allah yanuna musu iyakar su ,sosai makuwa gobe zamu koma saboda makarantan Sayyada tunda yanzu tayi nisa da Ibrahim.. Duk wani gaishe gaishe sunyi washe gari suka dawo damaturu duk a gajiye suke ,maman Sadiya tazo ta,aziyya da Hajiya zulai dan tasana diyan Sayayda duk tadaina wasu irin halayya irin har malam nura,dan shikam wuni yakusanyi, . Malam Nura niyanzu bansan meke damunka ba "duk munga iyayen mu, kaifa d'an asali ne gashi mahaifin ka yasamu yabo dan Allah kamanta Rukayya kenan dan nasamu iyayena ba shine zaisa in samu nutsuwa kawai rayuwar ne takeban tsoro .. Shikenan kiduba yadda Allah yatsara Allah dai yasa mudace,Amin Gashi gobe zakatafi makaranta Allah yamuku jagora sasai " bantab'a zaton zanyi karatu ba BAYAN WASU SHEKARU Malam Nura yana barno yana karatu ,SU Rafi,atu suna university suna karatu kowa da department d',inshi duk course daban daban suke karanta wa, wani ma,aikacin gidan marayu yanuna yana matuk'ar son Rafi,atu dan Soyayyar matayi nisa Abba faruq yace sai tagama tunda sunyi kusan gamawa, Suwaiba dataji labari tace a d'aura kar,ajira tagama shikenan aka daura da likitan gidan marayu Malam umar tunda sukayi aure babu wata matsala sunason junan su sosai soyayya mai tsafta sukeyi .. ALHAJI MUSA "Nake ganin zamu koma gidan cen dan tafi babba kuma gayara banaso yaran suna kwana sukadai tun da,aka gayamata sukafara tattare kayan su,dan dan har gyara ,akayi . Rashin lafiya ne yakama Gwoggo mai tsanani,shine Malam Nura yadawo ,a lokacin da yadawo a gidan Gwoggo ya sauk,a ana shirin kaita Asibiti Gwoggo ", gani meke damun ki," Nura zan barka kaci gaba da hakuri rike mishi hannu tayi Ga Baban ka kayi mishi biyayya ka kula da matarka karka barta tayi kuka kaci gaba da tarbiyan da nabaka kadinga yafiya kazama mai hakuri ,burinka nacewa zaka taimakawa marayu kacikashi hannun shi tarike shak'uwa tanemi ruwa sai kalman shahad'a.. [25/05, 07:35] Maman Khairat: 🅿️8️⃣5️⃣8️⃣6️⃣ Kwanciya malam Nura yayi a kan Gwoggo"meyasa kikatafi kika barni nakai lokacin da zansaka miki da abunda kikamun kuka yake mal cin rai "kutaimakeni Rukayya takasa bawa mijinta hak'uri kuka,,takeyi kafun kace miye antaru kowa fad'an Alkairin ta yakeyi jama,a dayawa sunyi rashin Gwoggo shiryata a kayi ,aka kaita makwancinta sai dai muce Allah yamata rahama ya gafarta mata danginta dayawa sunzo dan Alhaji kyari yad'auki dawainiyan komai koshi yafara sabawa da Gwoggo sanadiyan Yarshi.. Haka,akayi tazama har kwana bakwai kowa yakoma, duk Wanda ya kalli Nura yasan yayi rashi Sosai dan ko y'an uwanta basukai shi damuwa ba Maryam da Rafi,atu duk sunzo tare dasu a kayi zaman makoki.. " Inna kinga sakayyan rayuwa ko,haka lamarin yake yakika gani yadda Allah yayi ikon shi haka rayuwan yake kinga yadda Rayuwan yajuyawa su Haruna "hakane babu komai haka Allah yake ,ikon shi mugunta kenan gashi takomamusu . Mutane masu Aikin NGO sunsamo Sulaiman " munzone muga wani irin rayuwa kuke ciki anyi mana kwatancen gidan Ku,E mungode amma kutaimakeni akwai wani gida da sunfimu buk'ata dan Allah kuzo muje kufara d'aukan sunan su ,tunda kunce kayan abinci zakubayar"karka damu "zamu d'auki sunan mukuma d'auki sunan Ku, sannan zamu baka wani aikin a cikin mu ka,iya rubutu? E na,iya har karatu" shikenan Zuwa gidan su Sadiya sukayi sun,tausaya musu Sosai kasancewar yara biyar takai gidan marayu sunjinjinawa rayuwar iyalan KWANJI MANDAWA Duk Wanda yakamata ya d'auki dawainiyan Haruna kowa gudun shi yakeyi ,babu wani sauran Wanda zaikula dashi dan matarshi ko zuwa wajen batayi a ranan a waje yakwanta dan Wanda suke d'aukan shi sunki zuwa ga wajen duk ciyawa yana bacci maciji yazo ya zagaye wuyanshi ya ciyeshi a wuya da hannu ,tun yana,ihu har yadaina wani makwabcin su yafito fitsari yaji kukanshi,yayi wajen a she macijine take ya makamishi sanda yakashe shi bayan ya ciji Haruna take yayi cikin gida amai Haruna yakeyi najini kafun asuba rai yayi ,halinshi. Allah sarki Haruna Allah yamaka rahama ya yafemaka. Duniya kenan sharri babu dadi Allah yamusu rahama. Babu Wanda baiji mutuwan Haruna ba ga macijin daya cijeshi a gefe mahaifiyarsu tayi kuka Sosai ,a lokacin da Inna taji mutuwan yabata mamaki,Sosai.. K'wanan su bakwai suka dawo damaturu tare da ,sauran hakkin su,Wanda yarage a wajensu Sundawo da sati d'aya NGO na Save the children takawo musu kayan abinci dayawa Harda tukunya da kayan aiki har katifa komai sunkawo musu rayuwar sai dai muce Alhamdulillah Inna yanzukam sunwarke dan Sulaiman shima aikin yake suna rabawa mutune kayan abinci gari gari .Garbati "yanzu Inna kince in yafewa wannan mutanen ,kitina sunk'ini sunga bazanzama komai ba sai gashi nazama wani abu" banaso kana tinawa kaduba yadda su Haruna sukayi yadda rayuwar tajuya musu "hakane Inna " burina kiji dad'i kafun kowa yaji dan kin kyautata mun bazan manta dakeba.. [25/05, 07:36] Maman Khairat: 🅿️8️⃣7️⃣⏭️8️⃣8️⃣ Kud'in da Abba Faruq yabawa Rafi,atu dashi take kasuwan ci manyan kayan kitchen take,kawowa Sosai a anguwan su New bura, bura,yana k'arewa da wuri dan batasa riba mai yawa Sosai. Kowa yasanta,ga mijinta babu ruwanshi,dan ancika mishi gida da masu ,siyan kaya, dan shima abokanan shi ,a gunta suke siyawa matan su kaya. Sai da Gwoggo tayi kusan sati ,uku kafun Nura yakoma makaranta,Wanda yaga Nura yasan yana cikin damuwa banakad'an ba ,Rafi,atu batada wani sauran da muwa yaron ta kotakan shi batabi Ummi Aisha ne me,kulawa da shi amma kaman batasan shiba dan rabi, madara akabashi dan yarayu .. "Faruq meyasa kake nuna kin kulawa a umar ne?Aisha kenan babu komai wato in nabude idona naga yara biyun dana keda shi duk tawani hanya na samesu duk sai inji ,jikina yayi sanyi Sosai"Faruq da ciwo duk kanmu garama naka kasan ,akan nawa "hakane Allah yayafe mana Amin " Ni,abunda naga yafi shine ,kayi aure koza,a dace tunda kai kaga kana haihuwar nan bawai bakayi ba.. Amma yanzu "wakike gani zai aure ni?" Kodan kyau d'inka ,ko arziki za,a aure ka"amma nifa in dan nice banason auren Wanda takeda asali nafison in auri irin su, maryam matar Umar"toh kaikuma tanan kabiyo kenan ? Waya gayamaka bazaka samu mata ba? Babu ra,ayi nane kawai "kinga na farko bazata zaki su Rafi,atu ba koda fad'a ne yahad'amu " kai dai kanemi zab'in Allah shine ,amma aure irin wannan wataran yakan zuwa da k'alu bali kala kala sai dai fatan mu Allah yayi mana babban zab'i mafi Alkairi Amin ya rabbi. Cikin ikon Allah Rafi,atu har tasamu ciki dan balaulayi takeyi ba ,tana samun kulawa daga mai gidan ta,karatu kuwa yinshi takeyi Sosai bakama k'afan yaro babu wani abunda yake damun ta Rukayya tak'ara samun ciki ,ita da maryam cikin karannan yakan basu wahala bana kad'an ba dan sauran su wata biyu sugama Nura wata d'aya sun maida hankalin su ,a kan karatu.. Sumsumma "Maman sadiya " tunda yanzu kinsamu tallafi kodai zaki dawo da yaran nan ne? Inna najefa sunce aa wai masu bada taimakon na d'an wani lokaci ne zasuzo sudai na,inyi hak'uri "yara sukuma sunki" toh babu komai Allah yayi mana kekkewan k'arshe Amin ya rabbi Manyan mutane ne, suka raba gadon Gwoggo gashi tabar wasiyya Harda rubutu ,akan Nura shizai cigadon ta,dan tare dashi suka nemi kud'in filinta biyu da shanu da gida anyi rabon musulunci Sosai [25/05, 07:36] Maman Khairat: 🅿️8️⃣7️⃣⏭️8️⃣8️⃣ Kud'in da Abba Faruq yabawa Rafi,atu dashi take kasuwan ci manyan kayan kitchen take,kawowa Sosai a anguwan su New bura, bura,yana k'arewa da wuri dan batasa riba mai yawa Sosai. Kowa yasanta,ga mijinta babu ruwanshi,dan ancika mishi gida da masu ,siyan kaya, dan shima abokanan shi ,a gunta suke siyawa matan su kaya. Sai da Gwoggo tayi kusan sati ,uku kafun Nura yakoma makaranta,Wanda yaga Nura yasan yana cikin damuwa banakad'an ba ,Rafi,atu batada wani sauran da muwa yaron ta kotakan shi batabi Ummi Aisha ne me,kulawa da shi amma kaman batasan shiba dan rabi, madara akabashi dan yarayu .. "Faruq meyasa kake nuna kin kulawa a umar ne?Aisha kenan babu komai wato in nabude idona naga yara biyun dana keda shi duk tawani hanya na samesu duk sai inji ,jikina yayi sanyi Sosai"Faruq da ciwo duk kanmu garama naka kasan ,akan nawa "hakane Allah yayafe mana Amin " Ni,abunda naga yafi shine ,kayi aure koza,a dace tunda kai kaga kana haihuwar nan bawai bakayi ba.. Amma yanzu "wakike gani zai aure ni?" Kodan kyau d'inka ,ko arziki za,a aure ka"amma nifa in dan nice banason auren Wanda takeda asali nafison in auri irin su, maryam matar Umar"toh kaikuma tanan kabiyo kenan ? Waya gayamaka bazaka samu mata ba? Babu ra,ayi nane kawai "kinga na farko bazata zaki su Rafi,atu ba koda fad'a ne yahad'amu " kai dai kanemi zab'in Allah shine ,amma aure irin wannan wataran yakan zuwa da k'alu bali kala kala sai dai fatan mu Allah yayi mana babban zab'i mafi Alkairi Amin ya rabbi. Cikin ikon Allah Rafi,atu har tasamu ciki dan balaulayi takeyi ba ,tana samun kulawa daga mai gidan ta,karatu kuwa yinshi takeyi Sosai bakama k'afan yaro babu wani abunda yake damun ta Rukayya tak'ara samun ciki ,ita da maryam cikin karannan yakan basu wahala bana kad'an ba dan sauran su wata biyu sugama Nura wata d'aya sun maida hankalin su ,a kan karatu.. Sumsumma "Maman sadiya " tunda yanzu kinsamu tallafi kodai zaki dawo da yaran nan ne? Inna najefa sunce aa wai masu bada taimakon na d'an wani lokaci ne zasuzo sudai na,inyi hak'uri "yara sukuma sunki" toh babu komai Allah yayi mana kekkewan k'arshe Amin ya rabbi Manyan mutane ne, suka raba gadon Gwoggo gashi tabar wasiyya Harda rubutu ,akan Nura shizai cigadon ta,dan tare dashi suka nemi kud'in filinta biyu da shanu da gida anyi rabon musulunci Sosai [25/05, 07:36] Maman Khairat: 8️⃣9️⃣⏭️9️⃣0️⃣ Maman Faruq "jiya naje gidan marayu sunbani duk wani bayani da,nake nema gameda ke" suncemun abunda zaifi inje gidan da,aka kawoki a tambaya koza,a dace a akwai wani Wanda yasan ,iyayen ki. "Amma kuwa da zanfi kowa jin dadi gameda haka,"yanzu yakenan ?"munje danida faruq jiya,munyi kwatancen iyayen naki,amma ance mana akwai wata mata zulfa,u wai suna yawan shiri dan gidan ta kad'ai mahaifiyarki take shiga ance tayi tafiya.. Gobe zata dawo in sha Allahu! "Sai jibi sai muje dake, sannan Wanda suka kawoki ,lokacin da abun yafaru yayi magana,yace akwai wani Wanda abokin babanki ne, daga baya yazo dubaki,sukace an kaiki gidan marayu.. Nayi farin ciki Sosai dajin wannan labari" hak'ik'a samun miji irin ku, a duniya babban sa,a ce "kinfi k'arfin haka a guna ina yimiki so na, tsakani da Allah ne Shiyasa nake sonki a raina SUMSUMMA " Sulaiman ina so muyi wata magana dakai ,toh Malam Sulaiman "dan Allah inaso kafahimce ni"in da hali tunda *Sayyada* tagama Secondary schools gashi tanada ilimi inaso tunda shekarunta sha tara yanzu inaso in har bakubawa wani ba zan aure ta" inaso kubani ita .. Amma malam kaifa d'an gatane taya,kana malami mai ilimi zaka auri y'ar fulani Mara gata ,Wanda rayuwar su ciketake da,abubuwa kala,kala. "Aure babu ruwan sa,da duk abunda ka lissafa d'innan " ni, dinnan daka gani ni maraya ne gaba. da baya ,a ranan da,aka haifeni ,a ranan barayi suka shiga gidan mu,suka kashemun iyayena iyayena ba,anan sukeba sudin y'an libiya ne ,aiki ne yakawo su Nigeria nasamu wannan labarin a gun wani tsoho makwabcin mu,shiyake bani labari lokacin ina d'an shekara goma,nasha kwana,a waje saboda rashin gata nifari ne ,nayi bara nayi dako dashi nake biyawa kaina buk'atuna,nayi duk kan wahalan rayuwa fiye da,naka "makwabcin mune yake kuladani gashi ,abunda zaici ma,gagaran mu yakeyi zanyi faskare ,in zubar da bola inyi duk wani aikin wahala ,amma bai hanani karatu ba,,ana cikin haka Wanda yarik'eni yarasu Nasha wahalan rayuwa gani da ilimi Sosai ai Allah yasoni ina primary nasamu scholarship natafi karatu ,a kasar waje wani a cikin mayan an mutanen yayimun komai bandawo ba sai da nayi doctoring kafun nadawo Nigeria Ina dawowa in da zanzauna shima aiki ne Allah yasa Wanda suka turamu a cikin su yasamamun aiki .. Nafara aiki a cikin polytechnic watana hudu ,shida iyalansa sukayi hatsari suka rasu gaba d'ayan su yaro d'aya ne yarage daga baya yarasu shima .. " gaskiya malam kaga rayuwa kam "Shiyasa baka k'in mutane ,nayi mamaki da har kake iya mu,amala tare damu ko nuna damuwa ,a hakan haka.. " in tanine nabaka duniya wa lahira,nasan kasan matsayin mu"amma baka ganin Sayyada bata dace dakai ba"haba Sulaiman yanzu fa nayi maka bayanin koni waye ne,taya zakace haka.. Sallama sukayi yawuce gida duk abunda malam Sulaiman yagaya mishi yasanar a Inna kowa yabada goyon baya a kan hakan . "Zanbawa Sulaiman Sayyada koda bansan shiba ya tambayi Sayyada in ta,amince nawa mai Sauk'i ne nabashi dan yataimake mu,a lokacin da muke neman taimako, . Da,dare yazo yasamu Sayyada sukayi magana ta Amince aka fara cukucukun aure babu wani hidima dan shima malam Sulaiman yayi ginin shi mai kyau na zamani yayi duk abunda akasan za,a nema dan yasan waye ne mutanen da yake tare dasu An tsaida auren nan da wata biyu masu zuwa ,tunda ga lokacin in Garbati yayi aiki kud'in yake tarawa baya kashewa in badai wani Abu za,a nema ba yasiya mata katifa da babban. Keken d'inki da wasu abubuwan kud'in gadon ta,akayi mata siyayya dayawa *Amarya Sayyada tofa* [25/05, 07:36] Maman Khairat: 🅿️9️⃣3️⃣⏭️9️⃣4️⃣ Cikin ikon Allah haka suka gama Exam babu wani matsala dan yanzu hankalin su a kwance dangin maryam sai da sukayi sati biyu kafun suka wuce tare da cemata Yabar gado dayawa dan shago yakeda shi na siyar da kayan abinci ga gida daya gina dan haka tun, lokacin da sukaji labarin yarasu amma matar shi sunhaihu aketa ajiye duk abunda yabari shago kuma k'anin sa ne Sa,idu kekulawa da shi ,tasha kuka wajen rabuwa da nata"a she haka akejin dad'i in kana cikin yan uwanka. Gashi nayi sa,ar miji Wanda bantab'a samun matsalaba, lokacin da yaji banida a sali ya rungumeni bai tab'a mun gorin iyaye ba kok'adan .. Aisha "inaso in yi aure a karo na biyu" in babu damuwa kinemamun gudun fitina"karka damu zaka,iya nema da kanka sannan zaka samu"sai dai fatana ina rok'on Allah yasa duk wacce zaka aura yasamun sonta a raina ba k'iyayya ba "Aisha bazan tab'a wakak'anta kiba kome nazama" Kufa maza ba,a iya muku kokad'an "amma akwai wata yarinya a gidan marayu Siyama", itakam iyayen tane suka rasu ,haka Rafu,atu tagayamun kodai zaka jarraba mugani dan agun mama salamatun su take da zama kaga Su Rafi,atu kowani Saturday suna zuwa ,sannan sunyaba da halinta,tunda kanace akan cewa sai sai irin sukakeso" Bazaki gane bane shiyasa ,kinsan kuwa "rik'e irin wannan mutanen muddin bakaci zalinsu ba" toh mudai jarraba mugani sai kaga andace gaskiya kam .. Bawani tsoro babu komai yanufi gidan marayu yayi musu bayani sunkuma yadda da komai dan yanzu sundaina yadda da kowa sai anyi gwaji kafun siyama ta,amince ta yadda daman Rafi,atu sundade suna jan ra,ayin ta shiyasa mama Salamatu batasha wahala wajen nuna mata wannan abun akwai Alkairi a ciki ba ba,adau lokacin mai tsayiba aka tsaida ranan aure wata d'aya babu yawa. Siyama tanada girman jiki tafi, su Rafi,atu komai shiyasa mutane sukanyi mata kallon babba ce ma. BAYAN WATA D'AYA A wani ranan jumma,a ne aka d'aura auren siyama da Abba Faruq babu hidima dayawa dan yace shiba yaro bane babu Wanda Ummi Aisha tagayawa sai Mabaruka, itan mayazama dole shiyasa tafad'a dan zirga zirganta ,a kai akai tanaganin tunda auren ta yamutu ko Abba Faruq zai amince ya aure ta in zatazo da kwalliya take suwa Sosai in Ummi Aisha ta kalleta sai tayi dariya Tunda ,a kayi bikin Sayyada babu wani tashin hankali da kad'an kad'an Malam Sulaiman yake siyan wasu kayan ,a duk lokacin da yatina ,ina zainemi dangin shi sai yaji wani iri a ranshi "yazama dole ya nemi hanyar da zai sadashi da y'an uwanshi babu abunda yarage na shedan samun yan uwanshi I [25/05, 07:36] Maman Khairat: 🅿️9️⃣1️⃣⏭️9️⃣2️⃣ Alhaji musa ne yakira Nura "kaje gida kacewa Maryam tashirya kakawo ta tsamiyan lilo"lafiya kuwa? E batun dangin natanne ,nikuma ina office " ganinan zuwa. "Anty Maryam ina wuni"kadai nacemun Anty "yazama dole in gayamiki kefa matar Babana ne taya bazan gayamiki Anty ba" Baba ne yace in daukeki ,in kaiki Anguwar tsamiyan lilo zai samoki a wajen "bari nashirya sai mutafi " ina Rukayya ?tana gida lafiyanta A nutse yakejan motar, har suka, iso sunsamu Alhaji Faruq yana jiransu, zulfa,u itama tazo Nura yana,ajiye su yawuce gi da Alhaji Faruq yatsaya "sannun Ku kushigo mana duk an zauna " munaso muji labari akan maimuna da Yusuf" "Kamar yadda mukayi zaman mutunci " tacemun ita yar Bauchi ne an hanasu ance bazasu yi aure ba shine suka gudo dan iyayen su basusan in dasuke ba sunzo nan damaturu wani babban malami malam Ibrahim ya daura musu aure ,akan wata budurwar shi tabiyo shi shima ,sannan tayi mishi fariya muddin bai aureta ba zata,iya had'a gobara duk su mutu ,da sunzauna a pamfamari ,daga baya suka dawo da tsamiyan lilo,tacemun sun rabu akan wancen budurwar tasa .suka rabu a lokacin tanada ciki amma suna zaune daga baya suka dawo da auren su tayimun kwatancen anguwan su a bauchi. Har address d'in gidan tabani lokacin danaje, bauchi naje har gidansu naje sannan nace musu tarasu bamusan waye tazo tasaka wuta a d'akin ba "dan haka ke y'ar halak ne bata hanyar banza ,aka sameki ba ko yau zanbaku number wayan da suka bani", Kowa nawajen hamdala yayi ,babu wanda yakai Maryam murna zataga kakanun ta da dangin mahaifin ta,basu number tayi sukayi mata in sani sosai. *Washe gari* Da safe suka shirya dan zuwa bauchi,tayi mamaki da yadda taga kakanun ta sunada ilimin addini taya suka bada k'ofa wajen ruguza rayuwar Yaransu sunyi madama bak'adan ba sunsha kuka kukan da babu amfani Hak'uri suka bayar tare da had'asu da mutum d'aya dan yaga inda suke zaune har wani jiki maryam tayi ranan Rukayya da Rafu,atu sunje tayata murna " kinji dad'inki yanzu kam Allah dai yasa mudace"kekam rayuwarki da Sauk'i "banaso kunasa kanku damuwa duk Allah ne ya halicce mu bakuga yadda Allah yatsara abun shiba. BAYAN SATI BIYU A cikin satin ,aka d'aura auren Sayyada da malam sulaiman babu wani hidima da,akayi dan mutum ne mara sakewa da jama,a shiyasa bashida Abokai nai Sosai sai nagun aikin su. Ansha hidima Inna bata gayyaci mutane dayawa ba, dan auren ma,a masallacin jumma,a aka d'aura auren . Maryam da Rukayya sunhaihu a satin da suka haihu a satin sukafara jarabawar gama makaranta Exam sukeyi sun maida hankalin su suna karatu dangin Maryam sunzo dayawa dan Ranan sunan duk kansu suna Exam Matan Baban Rukayya susuka zo dan zauna mata a satin Ummi Aisha tayi rawan gani wajen taimakawa Rukayya da shawarwari Sosai [25/05, 07:36] Maman Khairat: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 STORY AND WRITING BY AMINA. MA,AJI (MAMAN KHAIRAT ) TRUE LIFE STORY PAID BOOK 200 9️⃣5️⃣⏭️9️⃣6️⃣ Inna cikin kwanciyan hankali take babu wani sauran damuwa a tattare da,ita dan yanzu itama har taimakawa Almajirai takeyi in sunshigo bara kowani wata Malam Sulaiman yakan siyamusu shinkafa rabin buhu da wasu abubuwa daya sauwak'a . Watansu hudu zakace sunyi shek'ara da aure " maman sadiya yanzu rayuwar tayi musu dad'i Sosai babu wani sauran damuwa, inda Sulaiman yanuna yanason Sadiya da aure haka, akaturashi k'auye wajen nema mishi auren ,anyi sa,a anbashi yayi murna saboda hankalin sadiya yanuna ra,ayin shi a kanta.. Alhaji Kyari"Rukayya yanzu nasan dukkanku kungama nasama muku duka aiki kuci gaba da tafiyar da rayuwar Ku,wannan aikin zaitaimake ki keda yaranki koda bayan babu raina. Dan shi duniyan nan y'ar hak'uri ce nasan nawadata ki da komai banrageki da komai ba "naso mutanan da suka rayu dake, basu barki kinyi kukan rashin ,asali ba.. Baba kadai na fad'an haka rubuceccen Al,amari ne munaso bamaso namu k'addaran kenan " Allah yamuku Albarka Amin naji dadi da kukasawa Gwaggo Maisuna dan tasanadiyan Ku nasan darajanta gashi y'ar uwata ce tajini kuwa Allah yayi Albarka Amin Babu wani sauran kunya yanzu da Rukayya mahaifinta yake shawara bayayin shawara da wani dan yafijin shawaranta a kan nakowa yana son y'arshi Sosai . Mama Salamatu tana tafiya tafad'i take aka kaita Asibiti numfashi yak'i tsayawa ,ansanar a gidan marayu take Rafi,atu Rukayya Maryam Siyama duk sunji duk suzo banda kuka babu abunda sukeyi ga Siyama da k'aram ciki har kusan tara ,na dare duk suntaru babu Wanda ya,iya magana juyata,anata yumata fifita "Rafi,atu bani ruwa zansha " toh bari na d'agaki duk Kansu suka d'agata tasha Ruwan suka juyamata kai shikenan tafiyan kenan Allah yajik'anta yamata rahama . "Tayi bacci kuduba babu abunda ke motsi fa," shikenan mama salamatu tabarmu ,babu Wanda baya kukan rashin mama Salamatu ,mata mai kirki ko haihuwa bata tab'ayi ba kowa sai yatausaya musu ,irin kukan datasukeyi koni naji mutuwar ,duk Wanda aka tambaya sai ace yaranta ne dan kowa sai katausaya mata, lalle gidan marayu anyi babban rashi bana kad'an ba...✍ Maman Khairat ce 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 GIDAN MARAYU 🌸🌸🌸🌸🌸🌸 🅿️9️⃣7️⃣⏭️9️⃣8️⃣ 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Haka ,aka shirya ta mutane dayawa suntaru kowa Alkairin ta yake fad'a babu Wanda bai fad'i Alkairin mama salamatu ba "Su Rafi,atu duk sunrame babu Wanda mutuwan bai shigeshi ba Yadda suka damu da mama Salamatu basudamu da iyayen Su hakaba Suwaiba tazo gai suwa tare da jajanta musu . Malam Sulaiman yatafi memo dangin Su cikin sa,a yasamesu da kwatance Allah yahad'ashi da yan uwanshi yayi murna da hakan satin sa biyu yadawo Nigeria tare da musu Alkawari duk ranan da Allah ya Sauk'i Sayyada zai kawota tasaba da yan uwanshi dan suma suna cikin Farin ciki zasu koma Nigeria da zama Wani kulawa da Abba Faruq yakebawa Siyama kaman bai tab'a aure ba sai a kan Siyama ganin hakan ne yasa Rafi,atu bata yawan zuwa gidan ,badan komai ba sai dan har yanzu kunyan Abba Faruq takeji taki sabawa da shine yahaifeta.. ,A wani ranan ,alamis Siyama tahaihu tasamu beby girl yaranya kamar ba jaririya ba zakace tayi wata da haihuwa ,lafiyayya da ita gonin sha,awa. Anyi Auren Sadiya cikin ikon Allah komai anyishi cikin rufin asiri Garbati shiyazama kaman uba dan duk abunda ,a,kenema babu Wanda yagaza ,yayi wa wani magani yad'auki yarshi yabashi ,Sadiq shikam karatu yakeyi yana polytechnic malam Sulaiman shike d'aukan d'awainiyan shi . Sayyada taje wuni gidan Inna kafun kace miye tahaihu tasamu yaranta guda biyu duka maza ,sai kiran shi ,a kayi yazo yakaisu gida babu Wanda yasan zata haihu daga shi sai ita. Garbati karatu ,duk da ya girma amma yasaka Ibrahim karatu dan ya ,dogara da kanshi.,sai dai muyi fatan Alkairi a Inna dan gidan ta yazama gidan Alkairi tarik'e Wanda bajinin taba ta . Ansha suna y'an uwan Inna duk sunzo tare da na Janbo Anyi abu cikin kwanciyan hanhali. A hanyar kaduna Abba Faruq sukayi hatsari take ya amsa kiran ubangiji babu Wanda baiyi kukan rashin Abba Faruq ba musamman Siyama ,bayan rasuwan da sati d'aya Ummi Aisha tarasu jama,a sai surutu sukeyi tsakanin Ummi Aisha da Siyama wata shida Allah yamusu rahama,anraba gado *Tammat Tammat* Anan Nakawi k'arshen gidan marayu kuskuren dake cikinta Allah ya yafemana Fad'akarwar Allah yabamu ikon amfani dashi Sai munsake haduwa a littafi nagaba mai abun Al,ajabi