*HATSABIBIYA JIDDERH*👯🏼‍♀️ *na jidderh* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم 🅿️1️⃣ ...."Allah ya tsinewa duk wache ta dibarmin ruwa." Bata rufe bakinta ba wata mata naji ta chafe zanchen ta hanyar cewa yatsinewa uwarki, shegiya mara hankali." Kutt, cewar yarinyar da bata wuce shekara goma sha hudu ba . "Uwa ta fa kikace, yamah sunanki? Saude koh, to wlh yau kintabo bala'i da kudinki, kar kiga wai kina matar baba na na kyakeki wlh sai kinyi dakinsani zagina da kikayi." ta fadi tana murguna baki. "Eheee, nice ma Saude lalle Hauwa kin haifu acikin Sahura tabbas ke jininta ce. "Au da baki yarda ba kenan? zamu gamu ne wlh sai narama fin zagin da kikamin." daga haka ta fice agidan batare da tajuya taga Saude ba. Futar ta babu jimawa ta karasa gun Garba mai shago wanda yake kusa da gidansu Garba mutum ne masifanfe, wanda shi ka' idarsa baya karbar bashi da rana sai dare mujinki yadawo tukum zeje da kansa yayi sallama ba kuma ze tafi ba sai anbashi kudinsa . Yasha kashe auran mata da yawa dalilin haka sautari yaje to kuwa sai aure ya mutu atake. Sallama ta masa tace "Garba mai shago barka da rana, ya kasuwa?" yace "Hauwa kulu jidderh mai ladabin kare, daga ina haka ?" Dariya jidderh tayi tace "Inna Saude ce tace kaban madarar ruwa guda biyu da kuma manyan bisket guda uku da leman kwalba guda biyu. Garba yaji ciniki yace "amma de jidderh bak'i kukayi koh?" Dariya Jidderh tayi tace "Eh, k'annan malama sukazo daga gashewa . Yace "Allah sarki, nan Garba ya had'a duk abunda ta lissafa ya bata sukayi sallama ta juya abunta. Ba gida ta nufa ba, wani gu naga tabi a'lamun layin babu kowa cike tafiya tayi mara tsayi sosai sai kuma tazauna kan dakali ta bude kayan nna taci ta koshi tabar sauran, tasan yau yadda sukayi da Saude bazata bata abuncin ba dan haka tayi maganinta. Tana zaune agun wata bakar mota tazo da tsaya gefanta Bata ma kula ba, domin tayi nisa cikin tunanin abunda kuma zata shiryawa saude dan bata huce ba, taya zata dauki ruwan da zatayi wanka ta d'ibar mata, dan ta aiketa markade kafin ta dawo ta d'iba sabida renin wayo. Wani gaye ne naga ya futo cikin motar amma fa ya hadu iyakar haduwa babu karya cikin haduwarsa cikin sauri ya karasa gunta yayi ya mata Sallama Juyawa tayi amma bata amsa ba. yace "bewar Allah dan Allah Gidan Mlm Kabiru mai kyara nake tambaya? Jidderh tace "Mlm wah ma kace?" Yaji zafin tambayar amma ganin yabar mara lafiya cikin mota yasa shi cewa "dan girman Allah kisan Gidan Mlm Kabiru mai kyara? Ance kowa yasanshi cikin garin, munzo da mara lafiya ne yana cikin mota pls." Zunbur ta mike tace "muje nagani ko kalya kake . Mamaki sosai yayi amma ganin ze bata lokaci yace "Ok muje ." Har bakin mota yakaita tace "bude nagani toh". Tsaki yayi wanda yayi dede da budewar motar Tace "kace beda lafiya amma kuma har yasan tsaki? dan remin wayo kawai." Na cikin motar ne Yace "dallah Salis shiga mota mutafi ya kuma tsaki akaro na biyu." Juyawa tayi tace "shikenan naga mai zafin kaine, amma yaci darajarka kuzo muje nakaiku, amma mota bata shiga cikin lungun saide mutafi da kafa." Salis yace "Ok, Allah yasa babu nisa." k'arasawa ya kuma yi jikin motar yace "Oga futo mutafi zata kaimu." "Dallah Malam kazo kaja mota mutafi, kana ganin yarinyar nan kasan mara hankalice, amma ka zauna kabiye ta sai shirme kuke kai da e'ta." Salis ne yayi murmushi yace "kayi hakuri Oga futo kawai mutafi. Yafi minti goma yana na zarin tafiya da mahaukaciyar yariya, Salis ne ya katse masa tunani ta hanyar cewa "haba Oga kafuto man. Futowa yayi yana karewa unguwar kallo banda dole maize zo yinan, kauyen garibanda bola babu komai , tsaki ya kumayi yayin daya gama futowa cikin motar. Duk abunda sukeyi Jidderh na kallonsu amma batace komai ba . Gaba tayi suna binta A baya Salis ne yace "Oga mutafi ahankula sbd kafar taka." Tsaki yayi yace "mutafi kawai ." sunyi tafiya takai ta minti talatin tin Salisu yana tambayarta gidan da nisa ne haka, har yayi shiru domin shima ya gaji balle Oga da har e'donsa yayi jah sabida Azaba. Jidderh kuwa hankali kwace take tafiya ko ina ma bi take dasu babu ruwanta dan bukatarta su jikata kowa yaji A ajikinsa. Oga ne ya fadi sabida wani zugi da kafarsa takeyi dan Azaba cikin azama Salis yajuya yace "Yah sallam, oga lafiya? Babu bakin mgn sai kafar yake nunawa Salis cikin furgice yace "Bewar Allah har yanzu bamuzo ba ne?" Juyawa tayi ta kwashe da dariya tace "Inama zan kaiku? na manta ne ." Salis ji yayi kamar yaka sheta yahuta, ta manta inda zata rakasu lalle ya yarda mahaukaciya ce." Oga yace "Salis ka yarda mahaukaciya ce ko? wlh na warke yar nan ko waye Ubanta sai na daureta." yakarshe cikin zafin nama. Jidderh tace "Oho de, burina shine kasha wuya, kuma kasha dan haka sai anjima. daga haka ta juya tana dariyar mugunta 😃 Tinda oga yake beta ba shiga bacin rai ba kamar na yau ba, amma yayi alkawarin daure yarinyar ko ze rasa komai nasa . Wani mai kafu baburne yazo hucewa ganinsu kan hanya yasa shi tsayawa Yace "bayin Allah lafiya kuke tsaye cikin rana?" Salis ne yayi karfin hali Yace "yawwa bawan Allah gidan Mlm Kabiru mai kyara muke nema? Mai kafu babur yace "Ayya kuhau na kaiku ai babu nisa. Salis ne ya dobi Oga yasan zeyi wuya yahau nape ta daukar kaya yace "Oga tashi mu hau sai nadawo nadau motar." Oga da kafarsa yakeji tabkar zata cire shiru yayi bece komai ba, Salis yace "bawan Allah yi hakuri mu kamasa mu daurasa, baze Iya tafiya ba. Haka suka kama Oga suka sashi cikin ta b'are kamar kayan wanki Shima Salis be tab'a hawa ba balle Oga koh taxi be hawa, amma yau gashi dalilin mahaukaciyar yarinyar nan sun hau . Cikin minti biyar ya kawosu gidan hakan kuwa yayi dede da zuwan Mlm Kabiru daga kasuwa Cikin sauri ya karaso garesu ya kama Oga suka shiga dashi cikin gidan d'akinsa ya nufa dashi suka zaunar dashi kan sallaya da ke shinfide cikin d'akin . yace "Sannu bawan Allah. cewar Mlm Kabiru Oga de bece komai ba. Salisu ne yace "Sannu Baba." bayan sun gaisa ne Salis yake masa bayanin daga Abuja muke, Baba ni suna na salis wannan kuma Kamal mai gida na ne, sunyi hatsari ne ya karye aka masa daurin asibiti yanzu kuma take masa zafi. "Ayya Sannu Kamal, bari nadoba naga kafar . dobawa ya farayi cikin hikima Yace "lah daurin ne beba, sai ansake." cikin tausayi Salis yace ynzu baba wani dauri za'a kuma masa kenan?" Mlm Kabiru yace "Insha Allahu yanzu zamu daurashi, kayi hakuri babu komai Insha Allahu SaLis de zuciyarsa ta masa babu dadi sosai amma babu yadda zeyi tinda hakan shine mafuta garesu. cikin minti talatin Mlm Kabiru ya d'aurasa ya kuma tausaya masa sosai ganin yadda kafar tayi tsami. Da gudu ta shigo gidan tana makawa Babanta kira Baba~ Baba jin muryar jidderh yasa shi cewa gani fa shigo ina d'akin fatan de ba magana kika dauko ba . d'akin ta nufa ta shiga ko Sallama babu ganin wanda ke cikin d'akin yasa ni mamaki 🤔 daman Malm Kabiru mahaifin Jidderh ne? kallon ~kallo sukayi wa juna tsakanin Salis, da kuma Kamal, ga kuma jidderh. MUHAD'U SHAFIN GABA 😘😘 *jidderh ce*🥰🥰🥰🥰🥰🥰 *HATSABIBIYA JIDDERH*👯🏼‍♀️ *na jidderh* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️2️⃣ .........Cikin karfin hali Jidderh tace "lah Baba daman wanan Gunka zukazo? nagansu bakin hanya A zaune." Mlm Kabiru ne yayi murmushin karfin hali, yasan wannna kallo da walakin abunda yafaru tsakaninsu . Yace "nan sukazo, ke daga ina kike yanxun?" Jidderh tace "Inna Saude ce tace nakai mata markade, to naje nakai yanzu na koma daukowa na tarar Akuya sun cinye garin gaba d'aya bokatin ma sun fasa."😳 Mamaki ne yakama Kalma tabbas maganar sa gaskiya ce, yarinyar bata da hankali. Salis kuwa dariya abun ya basa ganin budurwa kamar wannan amma babu hankali atare da e'ta . Mlm Kabiru ya numfasa, Yace "tashi kije ina tare da bak'i zan shigo gidan . Tashi tayi har taje bak'in kofa sai kuma ta juye ta wa Kamal gwalo tukum ta futa. Takaici ya kamasa yayi da Salis banda dariya babu abunda yake. Mlm kabiru yace "kuyi hakuri haka take, nasan ba haka kawai kuka rabu ba, domin kuwa had'uwa da jidderh kaddara ne , dan shari ma ya isa kaguje ta, In kuwa ta jima da ku to akwai muguntar da zata muku sannan ku rabu." Salis ne ya numfasa, yace "lalle kuwa naga A'lama. Kamal kuwa da zuciyarsa ke masa zafi be ce kala ba. Mlm Kabiru ya dauko magani yashafa masa Yace "Insha Allahu nan da kwani k'adan zata warke, zaku zauna a'nan har sa na since daurin zaku tafi ." Kamal A zabure yace "A nan zamu zauna, gida daya da wannan yarinyar?" Salis ne ya tarin zanche Yace Babu komai Baba zamu kira gida musanar musu Insha Allahu zamu zauna kamar yadda kace." Mlm Kabiru yace "babu komai yaro bari nashiga cikin gidan. "Toh, shine abunda Salis ya furta yayi da kamal yaji kamar ya kashe Salis dan haushi. "Saude!! ~Saude!! kina Ina wai? naje nadauko miki garin akuya ta cinye, harma ta fasa bokatin. cewar Jidderh Saude ta futo hankili tashe tace "ta cinye garinfa kikace? Toh wlh ko Uwarki zaki siyar sai kinbiya kudin garin nan." Bata rufe bak'inta ba akayi sallama cikin gidan, Saude lafiya kuwa naji hayaniyarki har gida na?" cewar wata makobciyar Saude da tsautsayi yashigo da e'ta . Barni Salma, wlh wannan shegiyar yarinyar ce na bata gari nik'a ta dawo wai akuya ta cinye." Salma Tace "na gaya miki kice Mlm Kabiru ya dauketa yakaita gaban Uwarta baki yarda ba, toh wlh inde Jidderh ce sai ta kasheki da raiki ." To wai ke Mlm Kabiru tin yaushe nake gaya masa, yarinyarce mayya mai jinin mayu taki tafiya. manta Sahura kikayi irin nacin dake cikin Sahura to shi tabiyu shegiya mayya." cewar Saude Salma Tace mayya kuwa ta gaske, ki kamata kimata dokan kudinki ko kuma ki karya ta ta zauna gu d'aya tinda bata da amfani . Duk abunda suke fadi Jidderh na tsaye tana jinsu bata ce komai ba. futa tayi daga gidan ba tare da tace komai ba tafiya kadan tayi taje gidan sirikan Salma daman tsakaninsu babu wani jituwa dan basa san Salma kawai tana zaune ne dan dole, dan ko magana bata had'asu da dangin mujinta . Sallama tayi tace "Mama Tabawa kina nan ashe? Mama Tabawa tace "Jidderh ina zani? Tace Mama Tabawa wani magana nazo muyi amma dan Allah karki ga yawa Kawo mujin Salma dan ba zeji dadi ba." Mama Tabawa kuwa nutsuwa tayi dan jin bayanin Jidderh tace "Ina jinki Jidderh lafiya ? Tace "yanzu na gansu da Saude sun tafi gun boka wai kawu banza ne kee kuma bakya santa zasu rufe miki baki wai ya bada dubu dari zatayi jari in tayi kudi takaisa koto ya saketa ta aure saurayi, wai daman tana da wanda zata aure kullum sai sunyi waya dashi Kawu be sani ba." takarshe cikin hawaye Mama Tabawa tace "Tabb, d'injam nasan daman za'ayi haka, to wlh bata isa ba, tinda da futa ta futa kenan muje nasawa gidan mukuli saide tazauna gidan Saude Kabiru ya aure ta. Shijab ta dauko suka futo da Jidderh ko gidan bata rufe ba, suka nufi gidan Salma har lokacin kuwa Salma bata futo daga gun Saude ba. Mama Tabawa rufe gidan tayi da mukuli saboda mujin Salma baya gari yatafi rani be dawo ba. Tace "Jidderh muje gidan naku na bata takardarta, in Kabiru yana gida sai ya aureta. Jidderh Tace "Mama Tabawa ai za suce nice nagaya miki, bari na jiraki kawai kije ki futo . Mama Tabawa tace "hakane kuma, bari naje toh, ke de Allah yamiki albarka da kika tona musu asiri . Cikin gidan ta fad'a tace "Salma munafuka tsanannu, to asirinku ya tonu wato ni zakukai gun boka? to bari kiji na rigaki nace allah baki isa kimin komai ba wlh. gida kuma kin barsa kenan har abada, sai de Kabiru ya aure ki ku zauna da Saude . hakan yayi dede ta k'arasowar Mlm Kabiru yace "lafiya kuwa Tabawa na kejin hayaniya?" ka godewa Allah da ba tashin bom kaji ba. tinda kana da shed'en cikin gida harni Saude zasu had'a baki sukaini gun boka wai ya rufemin baki to ga Salma nan ni Tabawa nasaki Salma saki uku . wani Uban Ihu Salma tayi Nashiga uku! mai nayi Mama? Salis ne ya karaso gun yace Baba lafiya kuwa? Mlm kabiru yace "lnafa lafiya nima bansan mai yake faruwa ba . Ba kuwa zaka sani ba, tinda kai ka zama tace an shanyeka to ni kan tace ce wa~waye kawai . Salis yace "Mama dan girman Allah kiyi hakuri mai yafaru tsakaniku ? Ganin babu wasa fuskarsa ya tasa cewa wannan munafukar Saude Ita ce suka had'a baki da wannan shedaniyar Salma za suje gun boka yamin asiri shine yarinyar nan yar Albarka Jidderh taje tagayan komai da suka shirya. Salis san karewa yayi agun yayi da Mlm Kabiru yace "yanzu Tabawa zanchen Jidderh kika kama? da hankali da komai ." Sallamar Garba mai shago ce ta katse musu maganarsu Mlm Kabiru yace "waye?" Garba mai shago yace Garba ne nazo gun Saude karbar kudin na. Saude ce tace "kudin kuma na meye kudin?" Garba yace "kudin da kika tura Jidderh ta karbo miki kaya na dubu biyu, yi sauri kidauko ana jira na A shago. Saude cikin matsifa tadauki wani uban............🤬 *Jiddeerh ce* 🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH BEAUTY* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️3️⃣ .....Wani uban zagi ta dauko, Salis ya katseta Yace "dan girman Allah kayi hakuri abun komai asannu." Bawan Allah shigo daga ciki kama na bayanin komai. cewar Salis Garba kuwa da daman haka yakeso yashigo, Salis yace "ya'ushe ne Jidderh ta karbo kayanka? Garba mai shago Yace "Jidderh de bazatayi karya ba, dan bata zuwa ta karba sai antura ta. nasan kuma yanzu ma turata akayi ba karya tayi ba." Salis yace "duk karike bayaninka, ya'u she taje ta karba? Garba Yace "d'azu da rana lokacin Saude tayi bak'i . Saude Tace "Inji uwarwa nayi baki ya'u? to ko kare bezo ba balle mutum, karya ta maka." Mlm Kabiru yayi kyaran murya Yace "toh yanzu Ina Jidderh take, tazo ta raba mana wanan ba dak'ala da tashirya. Salis ya dauko kudi ya bawa Garba Yace "gashi kar ka kuma bata inde ba Saude ce taje da kanta ba, karka bawa jidderh." Garba karba yayi Yace "Oho de, Jidderh de bata karya ehee, kawai taga nazo ne ta saye wai bata tura ba . Dan Garba ba haka yaso ba, yaso Saude ce da Mlm Kabiru kawai agidan yaga yadda za suyi subiya kudin, shiyasa ma yace dubu biyu ne, kudin bekai hakaba. Salis yace "Toh alhadul mun kashe wannan saura naki Mama. Nawa ai ya mutu aure ne na kashe shi, babu saura dan haka kaga tafiya ta. Tafiya tayi Salis yana mata magana amma ko juwowa ba tayi ba, balle tunanin zata tsaya ayi magana da e'ta. Salis ne ya dobi Salma Yace "kiyi hakuri kitafi gida duk sanda mijinki ya dawo kindawo kuyi sulhu tinda de aure be mutu ba. Salma cikin kuka Tace banda kowa sai kakata, itama kuma ta rasu satin chan yanzu bansan yah zanyi ba." Salis ya numfasa, yace "haka de zakiyi hakuri kisamu wani gu kizauna kafin yadawo . Salma de kuka take sosai na dana sanin zuwanta gidan Saude take, da bata zo ba da haka bata faru ba.😰 futa tayi dan babu yadda ta iya dole taje ta roki alfarma gun Mai Gari taxauna gidansa kafin mujinta yadawo . Saude kuwa aranta take kiyasta abunda zatawa jidderh inde ta dawo gida. Mlm Kabiru kuwa babu bakin magana illar juyawa da yayi ya nufi kofar gida. Salis ne yashiga cikin d'akinsu ya samu oga da yayi shiru yanajin duk abunda ke faruwa cikin gidan Yace "Oga yarinyar nan ba mahaukaciya bace, hatsabibiya ce wlh dan tafi bom hatsari nafara tsoron zaman gidan. Kamal Yace "ni abun ya dauremin kai ayya bata da aljanu kuwa? dan abu nata mutum baze iya ba." Salis ne yayi murmushi yace "wlh mutum ce, sai de hatsarinta yafi gashin kanta yawa. Kamal Yace "Allah ya kyauta amma gaskiya Ubanta beyi sa'ar yarinya ba, da a'lama ma tsoronta yake." Salis ne ya saka dariya Yace dole aji tsoranta, tinda ba kasan mai zata kulla maka ba. Jidderh kuwa tana ganin futowar Mama Tabawa tabi ta baya gida ta buya dan batasan ya suka kaya ba . Sai da ta shiga gida tukum Jidderh ta futo tashiga gida e'tama Saude na zaune tana jiran Jidderh dan taci alwashin yi mata dokan mutuwa ya'u, to Jidderh ma akwai abu A ranta dan ganin Saude ya sata sauya fuska d'aki ta shiga ta dauko sabuwar wuka tana kyali, tayi murmushi tace "Saude gidan nan ko na ubanki ne sai kinfuta ya'u tinda baki tafi ba to zakiga tsiya yanzu ." Bata gama tunani ba Saude ta shigo d'akin da bulalarta hannu ta dokan Jidderh, Ganin wuka hannu Jidderh yasata tsorata amma bata nunawa jidderh ba, bulalar ta d'aga zata zuba mata jidderh kuwa ta dauki wukar ta yanka hannunta da kanta Ihu ta saka mai furgitarwa wanda kusan yan layin duk sunji ihun, A zabure Saude taja baya ta fasa doka, Jidderh kuwa wullawa Saude wukar tayi ta zauna gun tana kur ma Ihu ga kuma jini yana ta zuba ahannun nata , Saude kuwa ta rike wuka tana kallan Jidderh kafin tayi wani abu tini gidan yacika da jama'a Salis kuwa da Mlm Kabiru har bigewa suke jin ihun yana tashi na futar hankali, Ganin Jidderh kwance cikin jini ga kuma Saude da wuka ahannunta hakan yadaure musu kai sosai. mutane suka fara shigowa d'akin dan gani da e'donsu, har wannan lokacin kuwa Saude na rike da wuka A hannunta ga kuma Jidderh rike da hannunta yana jini bata dena Ihu ba. Salati kowa yafara agun ana tsinewa Saude ta yanka yar mujinta sabida kishi 😱 Mutane kowa da abunda yake fadi kan Saude . Saude kuwa bata cewa komai dan gani take kamar mafarki ne abun Salis ne ya daukota Yace "muje Baba mukaita asibiti. Ni bazani asibiti ba, bina zatayi ta sheni cewa tayi sai takashe Baba na ni kuma yanzu shine tazo ta fara da kaina, kubarni takashe ni da takashe uba na da ransa."🤔 Mlm Kabiru Yace Saude ni zaki kashe? har zaki iya daukar wuka kiyanka Jidderh saura ni kenan? bBazan dauki haka ba kije Gidanku na ........🤬 *jidderh ce* 🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH*👯🏼‍♀️ *na jidderh* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️4️⃣ .......Salis Yace "dan girman Allah Haba kabari tukum muje mu dawo, sai musam mafuta. Jidderh Tace "wlh Baba wannan bakon munafikine, Ina Saude ta samu sabuwar wuka? inba shi ya bata ba. bak'insu d'aya shiyaba ta wukar bayan ka tafi sallah." takarshe maganar cikin Ihu Salis be san sanda ya saki Jidderh daga rikon da ya mata ba, duk jikinsa rawa yake lalle yarinyar nan tacika dalibar shedan, da akwai sama da shed'en ma to da tabbs zece malamar shed'en ce 😃 Mlm Kabiru yayi shiru na wani lokaci Yace "haka ne kuma mgnrki, dan bamu da sabuwar wuka A gidan nan, amma zanyi binkice nagani waye ya bawa Saude wukar nan, inkuwa da hannunka ciki to koto ce zata ra bamu da ku. Ya kama hannu Jidderh Yace "mutafi chamis hannun yadena jini . Mutane kuwa kowa zagin Saude yake yana tsine mata albarka. Salis kuwa kasa motsi yayi ya kuma kasa tunanin komai dan yarinyar ta gama dashi sosai . Amma babu komai yayi alkawarin temaka mata ko Allah yasa ta nutsu, D'akinsu ya koma jiki duk yayi sanyi Kamal yace "naga ya maka wlh nan ba gida ba ne, gida sai kace koto daga wannan shari'ar sai wannan, haba kawai mukama haya zefi . Salis Yace "Gaskiya kam, kuma naga shago kofar gidan nan mu tambaya na waye mubiya kawai muzuba kayanmu ciki tinda muna da kayan abunci, amma cikin gidan nan kuwa yafi karfinmu inde zama ne." Kamal Yace "Wai yan kewa tayi?" Salis yace "Ni fa ban yarda da Saude ce ta yanka ta ba, kawai yarinyar nan akwai wata A kasa, ba banza take wannan abubuwan ba." Kamal Yace "Allah ya kyauta, amma na tsani yarinyar wlh tin farkon had'uwarmu na tsaneta. Salis ne yayi dariya Yace "lalle Jidderh ta baka wuya Oga. Ni makaranta nakesan sata naga kamar bata zuwa makaranta. Kamal Yace "tab, aikuwa na tausayawa malamai makarantar wlh, dan wlh yarinyar nan tafi bom illah taje makaranta kuwa sai Abunda yakaru." Nan de su kaci gaba da tautaunawa yadda zasu bar gidan batare da Mlm Kabiru ya zargesu ba. Bayan su Jidderh sun dawo daga chamis Mlm Kabiru yashiga gun su Kamal dan ganin hannun nasa Salis Yace "ya hannun Jidderh kuwa Baba? "Da sauki anmata dinkima tana cikin gida. Yace "Allah ya bata lafiya, Amma Baba Jidderh tana zuwa makaranta kuwa? cewar Salis Mlm Kabiru Yace "A~ a bata zuwa, da tana zuwa Allo amma yanzu ta dena zuwa . Salis ya numfasa, Yace "To Baba da zaka yarda da munsata makaranta, na kega yafi mata wannan yawo acikin gari. Kamal ne ya katse shi Yace "kace zaka sata makaranta ba zamu sata ba. Mlm Kabiru Yace "Babu komai yaro na gode sosai daga zuwa aiki sai kuma wahala kala ~kala. Salis Yace "Babu komai Baba Ai yiwa kaine, ba musan mai zata zama ba nan gaba. Mlm Kabiru Yace "hakane ngd sosai yaro." Nan ya shafawa kamal maganinsa ya musu sallama ya nufi gun Saude Kamal Yace "Wai kana tunanin yarinyar nan karatu zatayi, har kake cewa zata zama wani abu? to wlh zata zama abu amma agidan mahaukata.😳 Salis Yace "haba Oga." katseshi yayi Yace "Mubar mgnr dan natsani mgnr yarinyar wlh. cewar Kamal Mlm Kabiru Yace "Ina Saude take? futo munafuka ai ban barki ba zan hukuntaki. Saude futowa tayi jiki duk yayi sanyi Tace "gani. Yace wlh duk abunda Jidderh zatayi nan gaba kar ki kuma mata mgn, balle fad'a babu ke babu ita kinjide koh.? Tace "Naji kayi hakuri ." Tashi kiban gu." cewar Mlm Kabiru Duk abunda A keyi Jidderh na jinsu ta kuma yi alkawarin Saude bazata kuma sati cikin gidan ba. Bayan kwana uku Salis duk wani shiri na makaranta ya gama dashi komai ya siya mata, yayi da Kamal ya kejin kamar ya kashe Salis dan haushi Ya'u take mondey tin shida na safe Jidderh ta shirya take jiran Salis ya futo su tafi dan ji take kamar zata aljanna dan murna. 7:30 Salis ya futo Yace "Mutafi toh. Sallama taje tayiwa Babanta sannan ta futo kafin ta fito ma tini Salis yashiga mota yana jiranta, tana zuwa itama tashiga cikin zumud'i zataje makaranta kuma amota za'akai ta. Cikin minti ashiri sukazo makarantar kasancewar ta prvt ce makaranta shiyasa suka nufi office din shugaban makarantar Sallama Salis yayi suka shiga Amsa musu akayi daga ciki Zama Salis yayi A kujerar da aka tanada sabida bak'i Bayan sun gaisa ne Salis yake gabatar da abunda ya kawosu . "Ok, Babu matsala kajira nanda minti goma shugaban zezo yakusa k'arasowa cewar wani Mlm dake kyara takadur offincen din. "Babu matsala." cewar Salis Jidderh kuwa tunawa take ina tasan wannan malamin? tabbs tasan shi amma ta manta inda ta sanshi amma zata tuna ynz 🤔 Cikin minti uku ta tuna shine ya ganta suna fad'a ya rabasu taki rabuwa yace mata shed'aniya, lalle ya'u ze gane shed'aniya ce e'ta. Wayar Salis ce tayi k'ara dauko ta yayi domin ganin mai kiran, ganin sunan dady ya sashi mikewa yafita waje domin suyi mgn cikin nutsuwa. Ganin futar Salis yasa Jidderh cire shijab dinta ta ajeye gefe Ganin abunda takeyi yace "kee lafiyar kuwa ? Cikin kuka Tace wani abu ne cikin rigata dan Allah dobamin 😱 Ganin zata cire rigar yasa shi saurin k'arasawa gunta ya kama rigar da nufe zai zagewa ko abun cikin rigar yafadu kasa turo kofar akayi wanda yasa Jidderh yin Ihu "Wayyo yamin fyade, wayyo ya kasheni. Ihu take kan gari ya gari Shugabar makarantar ne da Salis suka shigo ganin abunda ke faruwa yasa shugaban futasa Yace Allah ya tona maka asiri daman abunda kakeyi kenan? to na ko......😰 *jidderh ce* 🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH*👯🏼‍♀️ *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... *godiya mara iyaka ga masoya wanan book din*🥰 *kunnu na min so wanda bansan taya zan nuna farin ciki ba amma ina alfahari da ku masoya duk inda kuke* *banda kamar ku* zeee md mts basakkwace 😘 fulanin gilr😍 ak abubakar😾 ammin siyama 👸 shalele 🥳 maman abdullahi😗 khadija ibrahim😚 aeesha jos☺️ jamila ibrahim😘 *yasee kuna da yawan gaske amma muhadu* *pege gaba* 🅿️5️⃣ ..... Yace "Na koreka, daga ya'u ka barmin makaranta ta, masu b'a tawa makarantu suna. ya fadi cikin bacin rai. Yace "dan girman Allah kayi hakuri, wlh karya tamin ni ban mata haka da sunan fyade ba. "Bansan jin komai futa kawai kaban gu. Duk yadda Salis yaso k'arya tawa shugaban makarantar be yarda ba, Cewarsa ai gani yayi ba gaya masa A kayi ba. Haka malamin yafuta yana jimamin abunda yasameshi, beda aikin komai sai wannan koyarwa da e'ta yake temakon kansa, amma yanzu gashi ankoresa beda zabi illa yadauki kaddara da tazo masa da safiyar litinin. Salis Yace "dauki shijab dinki kisa. cikin kar~karwa ta dauko ta saka tana share hawaye na makirci. Shugaban makarantar Yace "kiyi hakuri kinji, nan gaba duk wanda ya kuma miki haka cikin malamai kizo kifad'an ko waye ni kuma zan hukun tashi dan bazasu b'atamin makaranta ba. "To, shine abunda Jidderh ta ce Komai da ya kamata Salis yayi ya gama harma an bawa Jiddeeh class sabida batayi premary ba, A kasa ta cikin Aji shida dan ta koyi wasu abubuwan kafin tashiga Js one, Salis ya barota cikin makaranta ya koma gida Zuwansa gida Mlm Kabiru yana shirin futowa ze tafi kasuwa, Nan suka Gaisa yake she damasa Jidda yabarta cikin makaranta. gdy ss Mlm Kabiru ya masa sannan suka rabu. Cikin gida yashiga ya samu Kamal Yace "Oga yade najika shiru? Yace "Babu komai su Momy wai sun taho, sai da nace musu karsuzo amma yanxu suke cemin suna hanya. ya k'arshe cikin damuwa Salis Yace "To meye ciki dan sunzo sunga lafiyarka, haba dan Allah kabar wanna maganar." Kamal ne ya numfasa, Yace "kasan de irin zaman da mukeyi cikin gidannan, kullum fada da tashin hankali, ga d'alibar shed'an cikin gida, ga Ubanta besan lefinta, ga Saude ba hankali, yadda naji tana ruwan ashar nasan bamai hankali bace. Dariya sosai Salis yayi Yace "Tabb, har suna ka basu kenan? Nan suka ci gaba da shirarsu yadda zasu tari Momy idan ta k'araso. Karfe biyu da rabi motar su Momy ta tsaya kofar gidan Malam Kabiru dan gidan ba boyyaye ba ne, kowa yasansa suna tambaya wani yaro yashiga motar ya kawosu , Salis ne ya futo ya musu sannu da zuwa ya musu Iso zuwa cikin gidan Ganin bak'uwar fuska yasa Saude sakin jikinta ta tarbesu cikin mutumci, da kulawa, Nan ta basu taburma suka zauna ta kawo musu ruwa Bayan sun Gaisa Salis Yace "Mama Saude wannan Itace mahaifiyar Oga sunanta Hajiya Binta. "Allah sarki, Cewar Saude Sannu da zuwa Hajiya, ya hanya? da sauran yara?. Hajiya Binta Tace "hanya Alhadul, yara kuwa banda ko d'aya Kamal shine kawai d'a na gashinan gidanku." "Allah sarki, Sannu da zuwa. Suna cikin haka saiga Jidderh tayi Sallama, tin daga kofar gida da taga Mota Tace "ko suwaye sukazo? bari na sauya tafiya. Cikin nutsuwa ta k'araso gunsu, Mamaki ne ya kama Salis, Saude kuwa sakar baki tayi tana kallan Ikon Allah jidderh da sallama? lalle yarinyar nan ba mutum bace. Tinda Hajiya Binta taga Jidderh, take raya Abubuwa da yawa cikin raita. Addua'r ta d'aya Allah yasa yar gidan ce, Jidderh ganin kallan da suke mata yasa ta zuwa gun Hajiya Binta ta durgusa Tace "Ina wuni Umma, kunzo lafiya?" Hajiya Binta cikin farin ciki tace "Lafiya, yah makaranta?. Jidderh Tace "Alhdul. Mama Saude na dawo, Yah Salis ya jikin Kawu Kamal?. Cikin sargewar murya Yace "Sannu da zuwa Jidderh, ya karatu?. Alhdul Yaya Salis Saude kuwa kasa magana tayi, Hajiya Binta kuwa tace na ga gida babu abunda zesa nabar Jidderh ta kubucewa Kamal, yarinya mai hankali, da tunani, Uwa Uba kyau Allah ya mata kyau na futar hankali. D'aki Jidderh ta shiga ta cire kayanta ta sauya wani ta futo harda daukar buta za tayi sallah 🤔 Sallah tayi ta futo Tace "Mama Saude kin gama abunci kuwa? yunwa nakeji sosai." Hajiya Binta Tace "Salis dauko kula cikin mota na ta howa da Kamal A bunsa takai masa suci tare. 😳 *jidderh ce* 🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... *KUYIMIN AFUWA PEGE 4 NE NA MANTA NASA 5* *ZAN TAFI TASHI HAKA SABIDA WASU BAZASU GANE BA INNASA 5 HA'ILAU*🙏 *banda bakin godiya gareku ina jin dadin comment sosai*🥰kuna *da yawa gruop ~gruop amma duk ina mika gaisuwa gareku masoya jidderh*🥰🥰🥰 *hatsabibiya jidderh* *banda bakin godiya gareku*🙏 *MTS BASAKKWACE* 😍 *ku na daban ne* *my class fant*🙏🙏🙏 *yan matan zamani* 🥰🥰🥰🥰🥰🥰 *yasee kuna da yawa sosai muhadu pege gaba* 🅿️6️⃣ ......Cikin mamaki Salis Yace "Hajiya kamarya, suci tare kuma?. Hajiya Binta Tace "kayi yadda nace, bansan musu ." Jikinsa duk yayi sanyi haka ya juya yaje mota yadauko fulas din da tace ya dauko ya dawo, "Jidderh tashi maza kibi yayanki kuci abunci, da kamal kinji. cewar Hajiya Binta ta fadi tana murmushi, Cikin nutsuwa Jidderh ta mik'e ta saka takalminta ta nufi d'akinsu Kamal, Saude kuwa, mamaki ya kasa barinta ta kasa koda magana. Hajiya Binta Tace "Amma jidderh akwai hankali, sabanin yaran mu na Abuja masu rawar kai, basa ganin girman kowa sai abunda suke so." Saude Tace "hmm, gaskiya ne Jidderh akwai babban hankali kuwa gareta, Inaga za tafi nachen.😃 "Sosai kuwa, Inaga had'i yarinya ga kyau, ga nutsuwa, samun irinsu ai sai antona a wannan lokacin. cewar Hajiya Binta "Hmm." cewar Saude Jidderh kuwa tana shiga d'akin, gun fulas din ta nufa. Kamal ya buga mata tsawa, Yace "ki na da hankali kuwa? ko sallama babu kishigo kamar raguma zaki dauki fulas. Murmushi tayi Tace "Yi hakuri Kawu Kamal matar waje ce, tace nazo na dauka indan ka koshi. Salis ya shiga maganar Yace "Kayi hakuri Oga, Inaga da gaske Hajiya ce ta turo ta. "Dallah yimin shiru, taje ta cewa Hajiyar bazan ba yarba, Ai ni takawo wa to na hana." Cewar Kamal yana huci. Futa Jidderh tayi ba tare da tace masa komai ba. Hajiya Binta ganin Jidderh yasa ta saurin tambayarta "lafiya? Jidderh cikin hawaye Tace Kawu Kamal ne yace "Wai ko kee baki isa ki sashi yaci ynz ba sai anjima. gashi yunwa nakeji tafadi tana kuka sosai . Zabura Hajiya Binta tayi Tace "muje shidin banza zeja da ni. D'akin suka koma cikin fada tace "Kamal kasanni de ko? to wlh kabini sannu in kuma kaki na b'ata maka . Salis Yace "Hjiya kiyi hakuri, kinga Oga yanxu halin da yake abi komai asannu. "Zanbi, amma sai yabini cikin sannu nima ya sanni yasan halina, ya kuma san mai zanyi, dan haka ya bude fulas din ynz suci yunwa takeji". daga haka ta juya tabar musu d'akin cikin fishi Salis ne ya dauki wani filet din da suke cin Abunci ya mikawa Jidderh yace "bude ki zuba wanda ze miki kici, shi ba yajin yunwa yanxu "Banda matsala da yunwarsa, fatana ciki na ya dauka. in na koshi ya shekara beci ba, baya gaba na cikina na sani ba nashi ba." Kamal da ya keji tabkar ya kashe Jidderh dan tsanarta da yayi, dan ya mata tsana wanda besan taya ze fasalta ba. amma zasu gamu zata gane kuranta fatansa Allah ya basa lafiya. Budi fulas din tayi taga dambun nama sai kamshi yake, ta zuba cikin filet din tayi waje ba tare da tace musu kala ba. Gaban Saude taje ta zauna Hhajiya Tace "ya kika futo nan kuma? Cewar Hajiya Binta "Lah Umma kunyar Kawu Kamal na keji, bana cin abunci gabansa. " Cewar Jidderh Hajiya Binta ta ke taji san Jidderh ya kuma shigarta ta nasan mace mai kunya mai kare martabarta ta yah mace. Jidderh tayi murmushin mugunta, ganin saude sai had'iyar yawu take, Tace "Mama Saude ga danbun nama babu damar ci, tinda bakisan nama bakyaci. gaskiya likitoti shegune, gashi yanzu sun hanaki cin nama sai zogale da tuwu shima banda miyar kifi." Saude Tace "Ni kuma?" Hajiya Binta ta karbin zanchen Tace "Allah sarki, sannu Saude haka likitoti suke su hanaka abunda kakeso. bari Salis yashigo da guntun kaya sai yaje ya siyu miki buhun zogale tinda naga sun zama yan gari. Saude babu bakin magana sai tseniwa Jidderh ta take a zuciyarta "Salis zonan. cewar Hajiya Binta Cikin sauri ya k'araso yace "Gani Hajiya. "Jeka but na mota kashigo da kayan abunci nazo dashi. "To. shine abunda yafurta ya fita bayan ya shigo da komai da tazo musu da shi, yace "Nagama Hajiya. Tace Zo kaje kasuwa kasiyuwa Saude zogale. "Zogale kuma hajiya? cewar Salis "Eh, ba tacin nama da kifi, sai zogale, sai tuwu. ta fadi tana mika masa kudin Mamaki ya kama Salis yaga kullum suka siyu sai sun ba ta, kuma tana ci amma yanzu kuma taya ya zama ta tena ci? lalle akwai wata akasa. karbar kudin yayi bata re da yace komai ba, Futarsa kuwa tayi dede da zuwan Mlm Kbr bayan sun gaisa yake ce masa Hajiya mahaifiyar Kamal ce tazo tana cikin gida, yan zuma kasuwa ta aike sa. Cewar Salis "Ayya, sannunta da zuwa, amma baku kyauta ba, da kunce zata zo aida anmata abunci . cewar Mlm Kabiru "lah babu komai Baba, ai gida ne. cewar Salis Mlm Kabiru Yace "shikenan bari nashiga gidan, sai kadawo. Mlm Kabiru ya shiga cikin gida cikin sakin fuska ganin kayan abunci kamar ya bude shago ya sa shi k'arasawa cikin sauri . Gaisa wa sukayi da Hajiya Binta cikin sakin fuska da kuma mutumta juna, take tambayarsa ya mai jiki? "Da sauki, cewar Mlm Kabiru Hajiya Binta ta masa godiya sosai Tace ga kayan abunci nan babu yawa." Mlm Kabiru Yace "haba Hajiya wannan ai yafi karfin ace babu yawa. nagode sosai Allah yabar kauna. Saude na gefe ta kasa magana. Jidderh kuwa tashige d'aki tinda ta gama cinye naman tayi gaba abunta . Hajiya Binta ta numfasa, Tace Mlm ina neman alfarma, naga Iri Inaso dan girman Allah kar kace A ~a Mlm Kabru Yace "To Hajiya Iri kuma na me? Cikin murmushi Tace Inasan had'a Kamal da Jidderh au...........🤬 *jidderh ce* 🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ HATSABIBIYA JIDDERH NA JIDDERH ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️7️⃣ ...."Inasan had'asu aure, dan harga Allah Jidderh tamin, na yaba da hankalinta da kuma nutsuwarta, ga kuma kamun kai.😳 Mlm Kabiru da tinda ta fara magana yayi shiru har ta kai karshe, A zuciyarsa kuwa mamaki yake wai ya'u A na yaba Jidderh, wanda ko shi baze ya beta haka ba, dan Jidderh ta bashi wahala fiye da tunani ko ma yace har yanzu yana sha begama ba. Hajiya Binta ta katse masa tunani tace "kar ka damu da kuruciyarta, ba ina nufin ayi auran yanzu ba ne, A~ a ina nufinde munkama tin yanzu zan dau nauyin karatunta da komai nata har lokaci yayi." Mlm Kabiru yayi murmushi yace "Hajiya duk ba naki bane, kinsan alkawari dole kafin mutum yadauka yayi na zari kansa. bazan miki alkawarin Jidderh ba amma Insha Allahu ina mai tabbatar miki da cewa Jidderh inde raban kamal ce ze samu, sabida halin rayuwa kar nace na basa kuma shi yana da wache yakeso, kinga mun shiga rayuwar yaro, amma idan muka bari zuwa lokacin to Insha Allahu babu matsala gareni." Hajiya Binta taji dadin maganar Mlm Kabiru sosai ta kuma yaba da girmansa, dan duk maganar da ya gaya mata gaskiya ne, amma tayiwa kanta alkawarin sai kamal ya auri Jidderh Mlm Kabiru Yace "Hajiya baki gayan komai naku ba? gashi kuma anzama d'aya ynz. murmushi tayi Tace "lah babu komai. suna na Hajiya Binta ni yar asalin garin guru ce, mahaifina attajirin mai kudine Alhaji Adamu Nera, mu uku ne gunsa ni ce ta fari sai kannaina guda biyu daya na muji sunansa Muha'd dayar kuma mace mai suna Khadija, Nayi karatu sosai ta fannin jinya harma na fara aiki awani asibiti da yake cikin garin FMC, anan muka hadu da Baban Kamal shiyama ciki yake aiki, muka fara soyayya cikin Ikon Allah manya suka shiga ciki suka tsada magana d'aya. sunan mahaifin Kamal Dr Fahat Abdullahi mutumin kirki ne, mai hakuri, da juriya kan aikinsa. bayan munyi aure dashi bamu samu haihuwa da wuri ba, sai da mukayi shekara tara sannan na samu cikin Kamal nasha wuya sosai kafin na haihu lokacin haihuwa da yayi sai aikin akamin aka cire Kamal sannan likitoti suka tabbatar mana da cewa nadena haihuwa har abada. munyi kuka mai yawan gaske dan munasan yara sosai, haka muka hakura muka dauki kaddara muke renon Kamal cikin so da kaunar juna. Bayan Kamal ya gama primary ne muka daukeshi muka kaishi kasar waje domin yayi katunsa achan, yayi secundery school ya ci gaba har ya gama karatunsa yasamu aiki sannan ya dawo mahaifinsa ya gina masa wani babban asibiti yake aiki ciki. lokaci daya ciwan ciki ya kama mahaifinsa wato Dr Fahat kafin muje asibiti har rai yayi halinsa. munyi kuka sosai na rashin mahaifin kamal bayan anyi arba'in kowa ya watse Kamal ya koma bakin aikinsa nima kuma nakoma asibitin mahaifin Kamal nake kula dashi. ko wannan karayar ta kamal kan hanya ne wata mota tashigo musu ze tafi gun aiki, Kamal ya karye dayan kuma ya mutu munyi aikin asibiti amma daurin beyu ba, kullum jiya I'yau shine wani abokin aikina yace muzo nan insha Allahu za'adace." Ni kuma lokacin inada wani aiki mai muhimmanci, shine nace sutaho nazo daga baya. ta karshe maganar cikin damuwa na tunawa da rayuwar bayanta. Mlm Kabiru ya numfasa, Yace "Allah yajikan musulmi, yasa mutuwa hutuce garesu ameeee. "Ameeeee. cewar Hajiya Binta dawowar Salis ta katse musu shirarsu Ganinsa da buhun zogale ba karamin mamaki yayi ba dan bega a'lamun wahala tare dasu ba. Yace "Salis mai kuma zakayi da zogale har buhu guda?" cewar Mlm Kabiru kafin yayi magana Jidderh Tace "Abunci Mama Saude ne. shi zata koma ci, inji likita." Mlm Kabiru Mamaki yaci kasa ya'ushe Saude tayi jinya har Akadaurata kan zogale besani ba." Jidderh Tace "Baba meye abun mamaki? tinda kasan abuncin tane zogale, safe, rana, dare, kasan batacin shinkafa, balle taliya, tinda siga ne da e'ta, yanxu goriba kawai zaka siya mata tinda Umma ta siya mata zogale gashinan buhu guda. Hajiya Binta tace.....😍 JIDDERH CE 🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDEERH* NA JIDDERH ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️8️⃣ ......Hajiya binta Tace "Allah sarki Saude, gaskiya kinga rayuwa A ce mutum ta koma kamar karfe, baya cin abunci irin na mutane. bari asiyu miki goribar ai bansan haka ba ne kan jinyar taki ." Saude kuwa da futowarta daga d'aki taji Jiddeerh na shirya mata karya yasa ta cewa "Kee!! jidderh Uban waye yagaya miki an hanani cin taliya? da shinkafa?" ta fadi cikin masifa dan tagane shirin Jidderh so take Hajiya ta hanata cin shinkafar da suka kawo musu da taliya. Jidderh ganin Saude ta gano nufinta sai ta sauya hanya cikin kissa tace "yanzu Mama Saude har haushe aka kawo miki rubutun? amma har kin koma haukar. hajiya kiyi hakuri Saude tinda tayi wannan jinyar shikenan kanta ya samu matsala, da daureta akeyi yanzu ne aka nemar mata magani amma duk da haka wani lokaci zakiji tana ta zanche marar kai to bata cikin hayyacinta." ba Saude ba, har Mlm saida yayi mamakin maganar Jidderh lalle Jiddeer ta wuce tunanin mutum sai de Allah ayya ba auran ze mata ba ya huta da masifa, yarinya k'arama da hatsabibanci kala ~kala tab." Hajiya Tace "Ayya gaskiya Mlm Kabiru ka dage sosai kan Saude, inba haka ba abun ze zama babba. Jidderh tace "Aida har ance masa ma ... Saude ta chafe zanchen, Tace "Ance masa uwarki, ko ance masa Ubanki, shegiya tsinarniya jinin masifa, kara nayi haukan ta gaskiya da kina dauran ta karya da makirci irin ta Uwarki." Hajiya Binta tayi baya dan ta tsorata sosai da Saude ta kuma yarda cewa bata da hankali, mgnr jidderh gaskiya ce. Mlm Kabiru yace "Saude wuce kitafi d'akinki zanzo muyi mgn. Saude tace "Ai duk lefinka ne, yarinya tayi duk abunda tayi niya ba zakayi magana ba, ta fadi tana juyawa ta koma d'akinta Mlm Kabiru yaji mgnrt sosai amma shi abunda yake tunani yasa baya daukar mataki kanta besan mai zata kulla masa ba, dan ta masa ya gani, ya kuma san ko yanzu yashiga gonarta to zata kulla masa makirci 😳 Hajiya Binta ce ta katse shi Tace "kaje kayi sallah Mlm bayi mgn anjima." "To. shine abunda ya furta ya futa jiki duk yayi sanyi Jidderh tace "Umma kinga ni ba baya so na. kullum haka sukemin cikin gidan nan sabida uwata bata gidan sun koreta sun barni. Saude tana min azaba duk sanda jikinta ya tashi duka takewa Baba tazo kaina kuma." takarshe cikin kukan makirci. *kuyi hakuri network yana ban matsala gashi banda chaji in nasamu chaji zaku jini zuwa dare insha allahu*💛 *jidderh ce* 🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH*👯🏼‍♀️ *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️9️⃣ ......Hajiya binta take taji tausayin yarinyar ya kama ta.~ ta kuma yi alkawarin dauketa cikin gidan ko ta halin yaya. Kamal Yace "Hajiya ba tasan gidan da tazo ba, yafi kabari tashin hankali. dan da ka kwana da hatsabibiyar nan, k'ar_ ahad'a ka da gawa kasan gawa ce, amma ita da ranta tafi gawa illah." Salis dariya yayi sosai Yace "tabb, akwai matsala fa Oga, Allah de ya kare kawai . "Kamar ya matsala? ta ka shirya wani makircin koh." "Hmm! yafi nada k'ulluwa, dan na da sai wanda yashiga shirginta, na yanzu kuwa ta had'a da wanche ba tasan wace ita ba. cewar Salis Kamal Yace "su suka sani, Allh ~allah nake nawarke nayi gaba nabar wannan masifar ta gidan nan." dariya sosai Salis yayi dan yasan Kamal be gane nufin saba shiyasa yace haka, amma shikam ya gano nufin hajiya kan Jidderh Kamal yace "yade Salis?" Yace "Babu komai Oga, in tuna gida ne kawai nayi missing na gida. Murmushi Kamal yayi yace "Insha Allahu bazamu jima ba zamu tafi. nan suka ci gaba da shirarsu cikin kwanciyar hankali. Washe Gari Jidderh ta gama komai na shirin makaranta ta fito ta gaida Hajiy Binta ta mata sallama zata tafi. har ta futa Hajiya Binta tace "Jidderh kin karya ne zaki tafi school?. duk da ba tasan meye scholl ba, sai tashirya makirci tace "lah bata bani abunci, daman haka nake wuni da yinwa wani lokacinma na kwana haka." Hajiya Binta ta kuma tausayawa Jidderh har raita Tace "kiyi hakuri kinji, watarana sai labari ga wannan kisai abu kici A makaranta naga lokaci ya kure da anyi abunci kinci." Ganin nera dubu uku sabi yasa Jidderh murna Tace "Nagode Hajiya, Allah ya bawa kawu Kamal lafiya." "Ameeee." cewar Hajiya Binta taji dadin addu'arta, ashe ta damu da shi haka Allah ka cikamin burina na had'a Jiddeerh da Kamal." Duk abunda sukeyi akunnan Mlm Kabiru da ya fito domin sugaisa da Hajiya Binta, jin maganar Jidderh ya sashi tsayawa yaji abunda suke fadi. Futa kofar gida yayi yake na zarin rayuwarsa ta baya mai cike da farin ciki, kafin zuwan wata kaddara mai karfi wache ta sauyasa har yazama haka . jin motsi bayansa yasa shi juyawa dan ganin waye "Baba na tafi makaranta, wache Yaya Salis ya sani, wai besan gani na haka nayi girman da yanzu na gama premary, amma ba a sani ba kullum ina fama da allo kamar almajira. Zanje kuma gidan su Inna Sahura na gayawa Fatima tazo murokeshi yasa ta e'tama, kar muyi biyu ~babu ~babu karatun babu gatan Uba. dan k'ara ni ma akan Ita da ba kasan da zamanta aduniya ba." Daga haka ta juya ba tare da tajira amsar saba. Mlm Kabiru yaja numfashi, yace "Rayuwa kenan. komai kiyi Jidderh zaki dena, Fatima kuma Insha Allahu ni zan sata makaranta ba wani ba. Jidderh kuwa kafin taje makaranta taje gidan Inna Sahura wato mahaifiyarta . Ganin Jidderh cikin kayan makaranta ba k'aramin mamaki sukayi ba . Fatima Tace "Jidderh ya'u she Baba ya saki makaranta? ya barni kamar ba yar saba." Jidderh Tace.... Tabb, wato Jidderh su biyu ne kenan." *Muje zuwa* *jiddeerh ce*🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️1️⃣0️⃣ .......Jidderh Tace "kema kinsan ba Baba bane yasani, sai de wani ya samu makaranta amma ba shiba. da ze samu ya barmu har munkusa aure babu Arabi, babu Boko, babu karatun Sallah, balle na Alwala." ta karshe mgn cikin wani yanayi. Sahura tace "Oho ni Sahura, wato Jidderh ba zaki sauya daga futsarannan take ba ko? kullum kina girma amma babu hankali atare da kee! to yanzu waye ya saki makarantar? tinda ba Kabiru bane." "Wani bak'i ne suka zo gun Baba kyara, shine suka sani. yanzu ma Mamarsu ce taban wannan kudi nasai Abunci." ta fadi tana mika mata kudin dubu ukun Mamaki ya kama Sahura da Fatima lalle koma suwa ye suka zo to suna da hali, inba haka ba waye ze baka kyautar dubu uku awannan lokaci sai wanda yake dashi. Jidderh Tace "sauri nake Fatima ki karbi kudin kije kasuwa ki yanko kayan makaranta irin nawa zan kawo miki wani kudi da zaki shiga makarantarmu, insha Allahu." daga haka ta fita bata jira mgnr su ba "Allah ya shirya. shine abunda Sahura tace domin tasan wace Jidderh tin tana jaririya kuma har yanzu bata sauya ba. Murna Fatima tashiga yi ta kuma kara san yar uwarta ta har raita, duk da jininsu be hadu ba, dan halin ya banbanta sosai tsakaninsu. tayi lattati sosai sanda tashiga makarantar har malamai sun shiga cikin Aji kowa ya fara abunda ya kawoshi Ajinsu ta nufa tayi sallama malamin da ke Ajin ya amsa yana k'are mata kallo Yace "daga ina haka, sai yanzu kikazo? Tace "Baba na ne beda lafiya. cikin tausayawa yace "Ayya sannu, wuce ki zauna Allah yabashi lafiya." haka de ta wuni cikin makaranta har aka tashi tana tunanin mai kuma zata tarar inta koma kamar kullum haka tayi sallama cikin gidan ta samu Saude na girki Hajiya Binta kuwa barci take Tsaki tayi Tace "wlh da nasan barci take ba zanyi sallama ba, dan banga wache zanwa sallama ba. Saude Tace "tinda ni kafira ce ai ba zakimin sallama ba, Shegiyar Tsinanniya, Insha Allahu zaki gamu da duniya sai ta juyaki, munafuka." "Hhhhh Au da kee Saude wai musulma ce? tbb, wlh ko da wasa karma ki kira kanki musulma. zagi kuma duk kinsan wanda kikewa." Salis jin sun fara ya futo yace "Jiddeerh meye haka daga dawowarki har kun fara? Mama Saude dan Allah kidena biye mata tinda de bazata barmiki ba kinsa ni kema . Jin Hajiya Binta ta farka tana salati yasa Jidderh cewa "Yaya Salis ya jikin Kawu Kamal kuwa? Salis ya yi mamaki dan yariyar tafi karfinsa yace "da sauki sosai. "Ayya Allah ya bashi lafiya, na matso naga ya warke wlh amma mutum kullum yana zaune gu d'aya ai babu dadi. ta karshe cikin kissa Hajiya Binta tace "Jidderh Allah ya miki Albarka, yadda kike kulawa da lafiyar mujinki tin yanzu nagode sosai da kulawa. cikin had'a baki Saude da Salis suka ce mujinta kuma Hajiya?" Kwarai kuwa na nemar masa Auran Jidderh harma mahaifinta ya bamu.cewar Hajiya Binta daga d'aki Kamal yana jin duk abunda suke fadi yana ji cikin zabura da kid'imewa yace ........ *JIDDERH CE* 🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* © *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️1️⃣1️⃣ .....Cikin sauri Salis ya tarin Kamal ta hanyar rufe masa baki dan yasan abun bazeyi kyau ba, dan Kamal yadda ya tsani Jidderh komai ze iya furtawa, yayin da Hajiya ma zata zartar da hukunci cikin fishi. Hajiya Binta tace "Jidderh maza je kiyi sallah kizo muci abunci kinji." "To. shine abunda Jidderh ta furta jiki duk yayi sanyi dan taji girman abun har rainta Saude kuwa har raita taji ciwan Jidderh zata auri mai kudi, kuma tadau alkawarin inde da ranta auran nan bazeyu ba, dan so take Jidderh tasha wahalar rayuwa ta futa hayyacinta tukum za taji dadi . Bayan tayi sallah jiki duk yayi sanyi sukaci abunci da Hajiya Binta wanda da kanta ta girka abunta dan bata yarda da girkin Saude ba. taga kiyayyar jidderh cikin e'donta ynz . Hajiya Binta tace "ki gama kirakani kasuwa naga yadda take. "To. Jidderh tace Bayan sun gama Jidderh ta shiga ta shirya cikin wata atamfa riga da siket nan girmanta ya kuma futowa kamar ba yar sha hudu zuwa sha biyar ba, dan Jidderh akwai sura sosai shiyasa zaka mata kallan tafi Fatima kuma fatima ce Babba. futowa tayi ta cewa "Hajiya na gama mutafi . duk da atamfar ba sabuwa bace amma ta mata kyau sosai da sosai Jajiya tace "Masha Allahu Jidderh kinyi kyau san barka. dariya kawai jidderh tayi dan kunyar hajiya takeji babu yadda zatayi ne kawai futowa zukayi suka hau mota Hajiya ke tukawa Jidderh kuma na nuna mata hanya Cikin zabura Kamal ya hankad'a Salis yace "meye haka salis? Salis yace "Oga mubi komai asannu, kayi hakuri kabi Hajiya yadda takeso, kin binta kasan me ze biyu baya . Kamal Yace "wlh ko zan mutu ya'u ynz zanbar garin nan. babu wanda ya isa yamin auran dole auran ma da d'alibar shedan ballazagar yariya tace wai tamin kamu ?. Salis yace "haba Oga, tafiya ynz kuma pls dan Allah kayi hakuri kawarke tukum mutafi, cikin kwanciyar hankali . Oga rai A bace yace "Salis wlh na kuma minti uku A Agarin nan mutuwa zanyi, tashi mutafi. yafadi yana shirin mikewa amma ya kasa Tsorata sosai Salis yayi yace "Oga.. Be karasa ba Kamal ya da kamasa tsawa yace "Kamani kafin sudawo muntafi inyaso ta zauna ita agarin . haka Salis ya kama Oga ya futa dashi zuciyarsa sam babu dadi. Cikin Ikon Allah har ya sashi mota babu Saude nan ya dawo ya kwashe komai nasu yasa mota sannan yaja suka bar garin cikin wani yanayi Hajiya kuwa kasuwa suka shiga tayiwa jidderh siyayyar kaya masu yawa na sawa harda shijabai da takalma ta kashe mata kudi masu yawan gaske sannan suka nufi gida zuwansu yayi dede da zuwan Mlm Kabiru daga kasuwa futowa sukayi daga cikin motar Jidderh tadau kayan ta shiga gida dasu Mlm Kabiru tsayawa yayi suka gaisa da Hajiya Binta suka shiga cikin gida tare Mlm Kabiru ya nufi d'akinsu Kamal amma da mamaki babu kowa ciki har kayan babu "Saude!! Saude!! Saude!! Mlm Kabiru yake kwallamata kira futowa tayi daga d'akin da a'lama barci take yace "Ina yaran nan suka tafi ?" "Suwa fa? cewar Saude Su Kamal da Salis naga ba kowa cikin d'akin har kayansu babu shi." cewar Mlm Kabiru Saude ta dafe girji tace "wlh bansani ba, ni barci nake. Hajiya Binta tace "Mlm muyi magana man awaje. "To. shine abunda Mlm Kabiru yace jiki duk yayi sanyi. waje suka futa tace "dan Allah da Annabi kamin alfarma d'aya kaban auran Jidderh yanzu. amma ba tafiya zanyi da e'ta ba, anan zan barta kar kace a ~a Mlm katemakamin . Mlm Kabiru yace "lafiya kuwa Hajiya aure da yamma babu wanda yasani? Tace "zasu sani in lokaci yayi, durkusawa tayi agun tana makiya kan ya yarda adaura yanzu. Ganin girmanta yasa Mlm Kabiru ya yarda da auran yanzu amma da sharadin bazasu tafi ba har sai yagawa mahaifiyarta tukum . Hajiya Binta tace "komai daga baya ne, Inde anyi auran shikenan . Mlm Kabiru yace "daman sallahr la'asar za ayi bari bayan ankidar adaura auran sai muje dake gidan mahaifitarta ki gaya mata komai da bakin ki dan itama tana hakkin kanta. Godiya sosai Hajiya Binta tayi ta dauko kudi dubu dari tace "Ga sadaki, ta dauko dubu goma tace asiyi alewa da goro adaura auran dashi." Mlm Kabiru yayi godiya ya karba ya tafi yana tunanin abunda yasa Kamal suka tafi besani ba. komai Mlm Kabiru yasiyu na daurin aure ya taho dashi masallaci Bayan anyi sallahr la 'asar ne liman ya sheda auran Hauwa M kabir da Kamal Alhaji Fahat, bisa sadaki nera dubu dari chef. mamaki kowa yafara ganin babu damar tambaya yasa kowa rike gulmarsa ya yayi gaba *jiddeerh ce* 🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️1️⃣2️⃣ ........Mlm Kabiru ya dawo cikin gida cikin farga ba da kuma darurar yadda zasu kwashe da Sahura mahaifiyar jidderh. Hajiya Binta ta tareshi dan hankalita be kwanta ba, so take taji andaura auran sannan burinta ze cika. Tace "yah Mlm Kabiru angama komai.? Klm Kabiru yace "Angama. duk abunda sukeyi tsakar gida sukeyi, amma daga Jidderh har Saude babu wanda ya gane abunda suke nufi da maganar tasu. Hajiya Binta godiya tashiga yi babu sausauci har ta bawa Mlm Kabiru tausayi . Saude taji gabanta ya fadi rass! tace "Mlm lafiya kuwa naga hajiya sai murna take? ko angano inda su kamal suke ?" Mlm Kabiru yace "lafiya kalau sai alkhari, su Kamal kuwa an samesu shine godiyar da takeyi . Jidderh kuwa aranta take cewa daman ya mutu, mai shegen jikan masifa,da farar fuskarsa. Ni wlh da za'aban wuka na kashe mutu d'aya a duniya to da shi zankashe na tsani mutum mai girman kai mtsss. Mgnr Hajiya Binta ce ta dawo da e'ta daga tunaninta "Mlm muje gidan muji ta bakinta, dan gobe na kesan tafiya gida . "Hakane kuma hajiya mutafi to. futowa sukayi suka hau motar Hajiya Binta domin zuwa gidansu Sahura Suna futa Saude tace "Mtsss A sara, su Mlm anga masu kudi har wani biyayya yake mata, Allah yasa masu yankai kaine. "HHhhhhhh Jidderh tayi dry Tace "danma munsan asalin komai tin kina budurwa nake da tarihinki, har yawan gidan Gala, da Gidan barasa nasani, har auran Salele nasani, san zuciya yasa aka futo daga gidan Salele sabida beda abun hannu aka auri mai kudi sai kuma gashi an aura kuma kudin ya kare daman da farar kafa akashigo. "La~La~La Jidderh wlh sai na karyaki agidan nan dan Ubanki, waye ya gaya miki wannan maganar? shegeya marar kunya. ta nufo Jidderh gadan~ gadan zata daketa Jidderh tasa kafa ba tare da Saude ta kula ba ta harde ta Tim, ta fadi ashe akwai tabarya kuma kanta ta fadi kafar tayi k'ara da a'lama karaya ta samu Ihu Saude tasa wanda lokaci d'aya sukayi da Jidderh take akafara shigowa jin Ihu biyu lokaci guda "Lafiya kuwa? ake tambayar Jiddderh ganin Saude rike da kafarta tana cigaba da Ihu wayyo kafarta, wayyo kafarta. Jidderh tace "Mama Saude ce zata dake ni kuma bata kula ba ta fadi. ta karshe cikin kuka mamaki kowa yafara yana jinjina bakin halin Saude Jidderh tace "Sannu mama Saude bari na doba kafar ko kinji ciwo. zuwa wannan lokaci Saude bata gane na kanta balle bakin magana mutane sai tsine mata suke wasu kuwa cewa suke Jidderh karta kulata, ta barta agun tinda e'ta muguwa ce makira. Jiddeeeerh tace....... *jiddderh ceeee*🙋‍♀️ 🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️1️⃣3️⃣ ......Jidderh Tace "baka biye ta mutum, bari nagani Allah yasa bataji ciwo ba. takarshe tana share hawaye na kissa "Allah yasa ta karye gida tara😱 cewar wata mata dake bayan Jidderh tinda e'ta muguwa ce azzalima, mai bakin hali sai kace kanki kad'ai ake zama da yar muji amma kidauki bakin hali kinsawa ranki. Jidderh bata ce kala ba, takai hannunta kan kafar ta danna da karfi saida Saude tasaki k'ara da futsari atake . Tace "Sannu Mama Saude, naga kamar kinji ciwo bari Baba yazo ya doba yagani ko targad'ene. amma da magani d'akinsa bari nadauko na samiki koh zakiji dama ~dama. tashi tayi ta shiga d'akin domin dauko maganin mutanan gun kowa ganin Imanin Jidderh suke da kuma hankalinta futa sukeyi d'aya bayan d'aya cewarsu babu amfanin tsayawa tinda mugunta zatayi ta fada kanta. sai Allah yakara suke mata. loko ta dauko ad'akin Mlm Kabiru ta fito ganin babu kowa sai Saude ta saki murmushi tace "haka nakeso. gun Saude tazo ta kama kafar tashafa mata loko guda A kafarta, Saude Ihu take Ihu take sosai babu wanda ya kuma zuwa gunta balle yatausaya mata Jidderh kuwa sai da ta gama tace "kitina da, tarihi ne ya maimaita kansa,ynz wasan ze fara ni jidderh sai na baki mamaki. ta juya ta barta gun ta suma Klm Kabiru kuwa bayan yakai Hajiya gidansu Sahura yace "kishiga tana ciki kimata mgn, ni ina kofar gida . Hajiya Binta tace "to, babu damuwa bari nashiga. sallama tayi Fatima dake wanki ta amsa mata cikin sakin fuska ta mata iso zuwa cikin d'akin Sahura kallon kama takewa Fatima da Jidderh tace "kenan su biyu ne yaran nan ? Sahura ce ta katseta Tace "sannu da zuwa, zauna man . "Lah babu komai, da mutum mukazo yana kofar gida. cewar Hajiya Binta "Lah mai yasa baze shigoba, nida ba aure gareni ba balle nace mujin ya hana. fatima jekice yashigo cikin gida cewar Sahura "To, bari nasaka shijab dina." Shijab ta dauko duk Hajiya Binta na binta da kallon tukuma Fatima ta fito kofar gida e'do biyu sukayi da Mlm Kabiru da gudu ta juya gida tana kuka tace....... *Jiddderh ce* 🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH BEAUTY* *naji dadi sosai yadda kuka damu da lafiyata ngd ss allah yabar kauna*🥰🥰🥰 ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️1️⃣4️⃣ .......Cikin kuka Fatima tace "Umma Ba..Ba...Ba... A zabure Sahura tace "waye ba kuma? kinshigo kamar ankoroki . Hajiya Binta Abun yadaure mata kai sosai tace "kinga wani mutum a waje yanzu? cikin kuka Fatima tace "Eh. Hajiya Binta tace "Ikon Allah shikike gudu ko wani kika gani daban? Fatima bata ce komai ba, sai gabanta da yake faduwa ga kuma kuka bata dena ba. Sahura ganin kamar bacin lokaci ne yasa ta fita daga komeye takewa kuka kofar gidan ta futa daman da shijab jikinta inda Fatima ta barsa tsaye nan ta sameshi amma ya juyar da kaisa gefe duniya yanzu ta masa zafi A ce yarsa ce ke gudunsa kamar taga kura? lalle duniya abar tsoroce kaguji aikata abunda ze zame maka dana sani gaba. duk da juyarwa bayansa hakan besa Sahura kasa ganesa ba, amma sabida ta tabbatar yasa yasa taje gusa dashi tace "lafiya mlm? firgit Mlm ya dawo daga duniyar tunani jin murya da harya manta rabon da yajita. kasa mgn yayi sai hawaye da ke zuba e'donsa . Sahura tace "tare kuke da matar da take ciki? ko kowa tafiyarsa daban? d'aga kai yayi babu bakin mgn juyawa Sahura tayi cikin gidan raita yana mata zafi tana tuna kalaman Mlm Kabiru na karshe gareta. Hajiya Binta na zaune inda take ta rasa tunanin mai zatayi kan wannan labari sai ganin Sahura tayi ta shigo rai abace kamar ba e'ta ce ke dariya ba. tace "bewar Allah tare kuke d na kofar gida? Hajiya Binta tace "eh, tare muke lafiyade ko? Sahura tace "kusan ba haka ba, tashi ki futarmin A gida, ya gaya miki lfy ko akasin haka" Hajiya Binta tace "haba bewar Allah nifa bakuwa ce, be kamata nashiga rikincinku ba, kiyi hakuri ki saurare ni muyi mgn ta fahimta. "Babu abunda zata saurara, yanzu kije gunsa ya karasa miki lbr da bakinsa. Jin mgn A bayansu yasa su jiyawa dan ganin mai mgnr dan basuyi tunanin shigowar wani ba. Jidderh ce tsaye ko d'ar babu A fuskarta balle tsoro ko dana sani. Hajiya Binta tace "Jiddderh kece da wannan mgnr ko baki da lafiya. "Ras nake, Hajiya babu abunda nasha sai ruwan randa balle kice banda hankali, kan Uwata babu abunda zan saurara dan haka ki koma garesa yabaki lbr abunda ya shuga Abaya." Hajiya Binta jiki duk yayi sanyi haka ta juya ta nufi kofar gida jiki babu karfi. amma cikin rainta mamakin Jidderh take ayya kuwa bata da iska? gaskiya Jidderh bazata mata haka ba, saide ko aljanu gareta sune suka mata futsara ba jidderh ba .🤔 da haka taji zuciyarta ta mata sanyi Mlm Kabiru na zaune yarasa mai yake masa dadi yanzu jin sallamar Hajiya Binta yasa shi mekewa yana goge hawayen dake kan fuskanrsa yace "kinfito mutafi ?" Hajiya Binta tace "Eh, amma inasan idan munje gida kaban lbr rayuwarka ta baya gaba d'aya. shiru yayi yana nazari yace "babu komai Allah ya kaimu lfy. mota suka shiga tajah sai gida bayan sunje sunci Abunci sunyi sallah suka shiga d'akin Mlm Kabiru suka zauna Mlm Kabiru ya numfasa, yace zan baki lbr komai amma dan Allah karki gujeni ko kijuyan baya kidauka haka shine kaddarata." Hajiya Binta tace "babu komai, muje zuwa." *Nima jidderh na zaune danjin farkon labarin* 📃 *jidderh ce*🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH BEAUTY* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 1️⃣5️⃣ .......Mlm Kabiru ya kyara zama yace "Hajiya baya ban aikata mai kyau ba, duk da akwai makirci na mata da kuma aikin asiri amma duk da haka da nima da nawa laifi, ni na bada dama shedan yamin jagora na aikata kuskure, san zuciya yajani na aikata abu mara akyau wanda baze kyaru kwana kusa ba". Hajiya Binta tayi shiru dan gaba daya kalamansa yasa jikinta yayi sanyi, shikuwa mai ya aikata haka mai muni da baya san tuna baya. Ta ja dogun numfashi tace "babu komai Mlm Kabiru kadauke ni tabbakar yar uwarka ta jini wache zan riki maka sirinka zan kuma temakeka ta kowache hanya Insha Allahu Mlm Kabiru yaji dadi har raisa duk da be tunanin b'arnar sa zata kyaru kwana kusa, amma hakan be hanasa murmushi dole ba. *️⃣*️⃣*️⃣ "Oga yade tinda muka baru garin chan duk ka sauya?" cewar Salis "Hmm, nima bansan meye ba, amma de gaba na yana yawan faduwa, ga shi Hajiya taki dawowa. Kamal ya furta cikin sanyi rai magana Salis zeyi amma ganin wache ta nu fosu yasa yayi shiru wata budurwa nagani ta nufosu irin yan matan nan ne wanda suka amsa sunansu yan mata tayi shiga ta alfarma jan yadi ne jikinta amma fa dinkin ya kamata sosai, kamar ta motsa ya farke ga wani takalmi mai tsani kafarta, fusakar tasha meaup ga uban gilas a e'donsa ta hadu iya haduwa karasowa tayi gun cikin yanka da kararraya tazo kusa da Kamal ta tsaya ko sallama babu cikin yanka tace "Honey ya jikin naka ?" Banza yayi da e'ta ya juyar da kai sabida sam d'abiun ta basa burgesa, amma kamarta ace ba tasan matsayin sallama ba tirr da wata rayuwar. Tace "yaran Oga mai ke damunsa ne tinda kuka dawo naga duk ya sauya?. ta fadi tana juyawa garesa Salis Yace "babu komai Beby kinsan har yanzu jikin da saura, kibashi hutu tukum inaga hakan zefi amma yanzu yana bukatar hutu sosai. Tace "hutu wanna kala? bayan Dady yace yana dawowa za'a mana aure, yanxu tinda ya dawo ai shikenan banjin auran ze haura two week nan gaba." Kamal yace "kee kina da hankali kuwa? wa zaki aura two week din?" yafadi cikin tsawa kallo sa tayi e'do cikin e'do tace "Kamal Dr Fahat zan aura, nan da two week kasawa raika Beby bata rasa abunda takeso, kaina ke so kuma kai zan aura kashirya kafin lokacin." daga haka ta juya bata jira amsar saba Salis yaja ajiyar zuciya yace "Oga kayi hakuri kawai ka aure yarinyar nan, kar haka ya baka matsala kasan waye Ubanta komai ze e'ya kanka." Cikin zabura Kamal yace "Ubanta Uba na ne? be e'sa ya sani na auran mara tarbiya ba." In kuwa yayi gangancin haka wlh zeyi dana sani gaba . "Duk da haka Oga kasan Ubanta de Gwamna yake nema, wanda muke tunanin shi za'abawa kujerar kayi nazari de gudun afkuwar matsala. cewar Salis "Mtssss.." shine abunda ya furta *muhadu anjima* *jidderh ce*🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️1️⃣6️⃣ ........salis yace "oga kenan, duk yadda kadau abun ba yafi haka wlh, yarinyar nan sai kabi a hankula da ubanta domin kasan waye shi." "wai ni duk mazan duniya sun k'arene da sai ni zan bawa yarsa? ni sam bata cikin matan da nake da ra'ayin aura kaga kuwa dole su hakura subarni da abunda ke damuna ayanzu。" wasu motoci ne suka nufisu gusan guda goma jere wanda kana kaninsu kasan ba kalar talaka bane, dede gun su kamal motocin sukayi paking sojoji ne suka fara fitowa sai yan sanda da kuma sauran masu tsaran lafiyar na ciki jeruwa sukayi suka zagaye gun su kamal ya zama suna tsakiyar su salis banda zufa babu abunda yake yi yayi da kamal ko ajikinsa kusan minti goma da zuwansu sanna aka bude motar kafarsa yasako kasa "wow takalmin ya hadu kasan kudi yayi kuka jiki fitowa yayi yasha wata danyar shadda mai tsadar gaske mai karatu ku raya yadda shadda gwamna zata kasance. 👌🏽 Cikin kissa ya fito fuskar nan daure babu a'lamu fara'a garesa, kallo d'aya zaka masa kaga tsantsar kama da sukayi da Beby tafiya yake kamar besan takawa kasan gwamna da jin kai haka ya tako har zuwa gun Kamal da yake zaune kamar gunki yana kallansa Salis kuwa kusan suma yayi da tsoro dan beta b'a ganin gwamna ba sai ya'u Cikin gadara ya musu wani banzan kallo kamar yaga kashi ya juyar da kai Sanna ya juye ya kuma kallansu A zuciyarsa kusa cewa yayi "Babu lefi yaran yana da kamala, amma duk da haka banga abunda Beby ta gani ta nace ba? har take neman haukacewa kan wanan yaran. "Mtsss. shine abunda ya furta afili Yace "kai ne Beby takeso ko? bude kunne kajini Beby bata furta tana san abu face ta samu, duk wuyarsa duk saukinsa. dan haka na yanke hukunci ka gayawa manyaka ranar Asabar daurin aure, da two week nace yanzu tafiya tasame ni ta gaggawa dan haka ya'u muna Alhamis, Asabar ne daurin aure . sannan bana bukatar komai gunku har gida da komai na aure na yafe,bana mgn biyu nariga da na yanke hukunci kan haka. har ya juya sai kuma ya dawo yace "ban gaya maka tame ba 8:30 am shine lokacin da na kesan auran ya kasance ba ka da zab'i sai hukunci na." yana fadi haka yajuya bejira amsar su ba ya juya ya koma motarsa mota suka bude mai yashiga suma suka shiga suka barsu gun Salis ya numfasa, yace "Tabb, akwai aiki kenan . *mukoma labarin mlm kabiru muji yadda takaya* *jidderh ce*🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️1️⃣7️⃣ .........Mlm kabiru yace "kamar yadda kika sani suna na Kabiru ni haifanfan garin Wudil ne A wata unguwa mai suna kofar Yamma . Nayi makarantar Allo cikin aminci da kuma kwanciyar hankali har nasamu na sauke Alkur ani mai girma mahaifina malamin makarantar Allo ne malami ne sosai wanda yayi linkaya cikin ilimin addini, mu tara ne gun mahifina duk kanmu uwar mu daya ubanmu d'aya, Ni ne babba sai kuma kannena mata biyar maza uku sunan mahaifina Mlm Abdullahi mai tafsiri mutum ne mai tarin almajirai yan gari da kuma na wajan gari bayan shekara shida mahaifina ya bani tawa makarantar da kuma almajirai ya ware ni kenan, kofar gidan su Sahura shine yazama gun zama na domin bishiya ce babban A kofar gidan bayan wasu watanni soyayya mai karfi tashiga tsakanina da Sahura har manya sun shiga maganar ansa ranar aure kasancewar kowa yasan kowa tinda unguwa daya ce Sannu ~sannu bata hana zuwa har lokacin aure yayi cikin ikon Allah Sahura ta zama mata ta kasancewar banda wata sana'a lokacin sai wannan karatu komai mahaifina ne yamin shi har gida yaban shine aka sa Sahura ciki bayan wasu watanni muna zaune lafiya da Sahura lokacin harma ta samu cikin Fatima wani lokaci da bazan manta da shiba muna zaune da Sahura k'anina yashigo cikin firgice yace "Nazo Mlm beda lfy. cikin sauri na tashi na fita kafin muje rai yayi halinsa nayi kuka sosai amma babu yadda zamuyi haka aka masa sitira akaje aka bunne bayan wata hudu da rasuwar Mlm lokacin Sahura haihuwa ko yau ko gobe kanne na suka tada rikicin gado dole aka raba gado kowa yadau nasa, gidan da muke ciki harda shi aka raba bansamu daki guda ba dole mutashi domin sunce siyarwa zasuyi sunkimin lamuni har Sahura ta haihu daga karshe kwana uku suka bani na bar gidan Ranar ta uku ne muka had'a kayanmu duk muka kwashe nace Sahura takai gidansu ajiya zamuyi tafiya insha Allahu zamu dawo mu dauka haka akayi cikin ikon allah muka baro garin wudil akwai abokina wanda mukayi karatu da shi yace min yana nan gari duk sanda natashi kai masa ziyara naje kawai dan haka ban b'ata lokaci ba muka hau mota sai Birniwa cikin Allah muka sauka lafiya bayan munsauka na tambaye wani "dan allah kasan dan Asali? yace "na Sanshi, gidansa zakuje? cikin farin ciki nace "Eh, yakira yaro yace "kuje ya kaiku." *jidderh ce*💞💞💞💞 *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* *Group na jummai one &two kumin afuwa wuta ke ban mtsala*amma zakujini insha allahu*💓💓💓💓 ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️1️⃣8️⃣ ......Yaran ya shige gaba mukuma muna bayansa ba wata doguwar tafiya mukayi ba muje gidansa "Nace wa yaran shiga kace ana sallama da mai gidan." yaran yashiga ya gayi abunda na gaya masa tare suka fito da Dan Asali gani na ba karamin murna yayi ba game da mamaki . Cikin Gida ya mana iso muka shiga matarsa ta karbesu cikin mutumci da kulawa . Bayan munhuta na ke bawa Dan Asali labarin komai da ya faru dan banda shakku kansa nasan ze temakamin Ya Numfasa, yace "Allah ya kyauta, ya rabamu da sharrin zuciya, Inba zuciya da shed'an ba waye ze tozarta nasa? Uwa d'aya Uba d'aya . amma yanzu tinda haka ta kasance sai kazauna anan gidan tinda muna da d'akin da ba komai cikinsa sai A kyara shi kashiga ciki har ta sauka kai kuma sai kana bina shago daman ni d'aya ne in bananan rufewa nake amma tinda kazo shikenan." Godiya na masa sosai haka Sahura ta masa godiya bisa karamcin da ya mana. Bayan wata guda Sahura ta haihu ta haifi y'arta mace wache taci sunan matar Dan Asali wato Fatima anyi komai na suna yadda al'adar garin take Sahura tana samun kulawa sosai gun Fatima ta fanni na kuwa harkar kasuwa kullum budewa take fiye da tunanin mutum, Bayan shekara guda komai ya tafi dede domin nima har gidan nan nasiya wanda har yanzu muke ciki Sahura ta koma ciki suke rayuwarsu cikin farin ciki sa y'arta. Wata rana ina zaune shago sai ga wasu mata guda biyu sunzo siyan kaya kallo daya na musu zuciyata ta buga amma haka na kawar d'ayar ce tace min "suna na Saude kaifa? nayi murmushi nace "Kabiru suna na." cikin yanga irin da yan duniya tace "sannu Mlm Kabiru amma nan shagon kane koh? naga kullum kaine gun." nace "A~ a na mai Gidana ne baya zama shiyasa kike gani na kullum. "Ayya sannu." d'ayar ce tace "bamu kayanmu mutafi kun tsaya kuna shira." kayansu na basu sukamin sallama suka tafi tin daga wanna rana kullum sai Saude tazomin shira ko da siyayya ko babu haka zata zo ta zauna guna, tin bana kulata har yazama nasaki jiki da e'ta muna shira sosai. bayan wasu watanni munshagu sosai Saude harma abunci take kawomin daga gidansu mu wuni muna shira babu ruwanta duk hakuri irin na Sahura har ta gaji ta fara tambayata "Ina nake zama yanzu bana dawowa da wuri kamar da?" *jidderh ce* 🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️1️⃣9️⃣ ......Nace mata aiki ne yakemin yawa A shago shiyasa baki gani na dawuri." kasan cewar ban tab'a mata karya ba yasa ta yarda tace "Allah yashige gaba. nace "Ameeee." haka rayuwamu da Saude ta cigaba da tafiya watara na muna zaune ta ke tambayata zan Iya auran ta kuwa?" nace "haba Saude ina naga kudin auranki duk da baki gayan ke budurwa bace ko bazawara? duk zamanmu da ke." dariya tayi tace "Ni bazawara ce, mujina ya mutu. takarshe cikin kuka nace "Ayya allah ya masa rahama yasa ya huta ameeee." "Amma mai yasa kikeso na aure ki, bayan kinsan inada mata harma da yarinya guda daya? dariya tayi tace "Ai babu komai ai kishiya abokiyar zama ce, d'a kuma na kowa ne banda matsala da su, ko ba y'arka bace yar matar kace ai nariketa amana balle yarka ta cikinka ." naji dadi sosai yadda ta nuna soyayyrta ga Fatima ta kuma cire kishi duk da ba kowache mace kisan mai mata ba. tace "yade ko ban maka ba, naga kashiga tunani? Murmushi nayi nace "haba Saude waye zece be sanki, bayan komai na jan hankali Allah ya baki. amma mubi komai asannu zanyi shawara da Sahura duk yada ake ciki zakijini." take ta sauya fuska tace "Daman tace ne kai bansani ba, kamar ka amma har anshanyeka komai sai ka gaya mata gaskiya da sake." take naji bansan bacin raita nace "kiyi hakuri gaya mata ne bakyaso to insha Allahu bazan gaya mata har sai andaura auran taji daga baya kidena kuka kinji . Saude tace "Naji amma kasan auran baze dau lokaci ba, tinda de mu ba yara bane, balle mutsaya shiririta musaka wata guda ayi kowa ya huta . nayi jim Nace "shikenan Allah ya kaimu lokacin, mukaci gaba da shirarmu har dare. Bayan sati guda ta faruwar haka nasamu Dan Asali nake gaya masa aure zan k'ara yace "Aure kuma Mlm tin yanzu, ayya bakayi sauri ba ?" Nace "A~ a ai ba yarinya bace, bazawara ce mujinta ne ya mutu harma mun dedeta dubu talatin zanbata kudin komai da komai . Dan Asali yace "ba kudinba Mlm Kabiru kuna zaune lafiya da matarka kaje ka auro bala'i ka kawo gida, ta rabaka da matarka kuma bata rike maka y'ar kaba." nace "duk munyi maganar da e'ta babu matsala insha Allahu." yace "shikenan tinda ka dage, kaide ba yaro bane, kana da hankali da kuma ilimi dan haka kaji tsoran Allah ka kula da matarka." *jidderh ce*🖊️🖊️🖊️🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️2️⃣0️⃣ ..........Komai na shirin aure mungama shi batare da Sahura tasan wani abu ba. ana gobe daurin aure nazo da masu kyara domin suyiwa amarya fanti kamar yadda a'lada take Sahura tace min "Mlm kudi kasamu ne naga kamar...?" "kamar me? na katseta cikin hasala domin yanzu bata burgeni haushi take ban shiyasa ko magana bata fiye hadamu da e'ta ba: tin safe nake futa ban shigowa sai tayi barci. tace "Allah ya baka hakuri Mlm." daga haka bata ce komai ba ta koma d'akinta Bayan angama na sallami masu aiki nima na futa na koma shago Ranar jumma'a bayan ansauko a amasallaci aka daura aure na da Saude yayi da wasu suke mamaki wasu kuma suke cewa na daukarwa kaina kaya, dan bansan wace ba shiyasa na aura, duk ban kawo komai kaina ba gani nake bakin ciki sukemin . bayan anyi sallahr insha'I yan kawo amarya sukazo da komai nata na jere Sahura na cikin d'aki takejin kuda na tashi cikin gidanta cikin sauri nafito dan gani da e'donta, gud'a ake tayi kinsan taran mata balle da kishiya cikin gidan dole suyi dan taji haushi batayi magana ba sai kallonsu da take da e'do dan gani take kamar mafarki tana tsaye gun Saude ta tsaya gabanta tace "kalleni da kyau na shigo kisawa raiki sai kinfita, amma ba kwana kusa ba sai nagama azabtar da kee tukum zaki fita batare da kinshirya ba." daga haka ta juya suka kaita d'akinta Sahura kuwa kasa motsi tayi gun sai hawaye dake zuba e'donta na azaba. bayan kowa ya watse nashigo ko takan Sahura banbiba nashiga d'akin amarya saida safe na fito cikin kwanciyar hankali nayi shirin shago na futa batare da naje gun Sahura ba. bayan wasu watanni lamarin gida fa yazama sai addu'a domin komai ya lalace Saude ta hargitsa komai, Sahura tazama abar tausayi . Ni kuwa banda bakin magana Saude ce da komai cikin gidan. dede da kayan sawar Saude Sahura ke mata,komai ruwa, da rana, haka zata wuni tana aiki kuma baxata bata abunci ba,fatima haka zata tai ta kuka amma saude bazata ba abunci ba saide ta gaji da kuka tayi barci a haka. amma ban tab'a magana ba 😥😔 *jiddderh ce* *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️2️⃣1️⃣ ........Kamar kullum ya'uma Sahura sai faman wanki take ga kuma Fatima na kuka nashigo gidan . Banbi takan Sahura ba d'aki na shiga nasamu Saude barci ma take abunta . kasancewar Fatima ta fara tafiya yasa ta zuwa d'akin takama kafata tana kuka wanda nasan yunwa takeji😢 wani Uban asahr Saude tayi ta tashi tace "har kinfara zuwarmin d'akin roko? yar maroka, zanyi makaninki. A gabana ta dauko ashana ta kunna takama hannun Fatima ta saka yarinya ta saka kuka mai furgitarwa dalilin konewar da tayi Sahura cikin sauri ta nufo d'akin Saude jin kukun Fatima. "Wlh kika shigo sai na kasheta." Saude ta fadi cikin bacin rai Sahura da taji haka sai tasaka kuka ta bar gun . nikuwa ina zaune ko gizau banba. haka Fatima azaba tasata ta suma agun, Saude ta dauko logo ta shafa mata ahannunta tsananin axabar loko yasa Fatima tashi daga suman da tayi. Saude ta dauketa ta cillota waje Sahura taje ta gudu ta dauketa ganin konar yasa ta gigicewa amma babu halin fita ta kaita gun magani tinda bata da kudi . haka Sahura taci gaba da zaman azaba a bangare biyu ta guna tasha ta gun Saude kuwa abun yayi muni da yawa. Tinda Saude tashigo gidan bana kwana d'akin Sahura, kullum muna tare da Saude kasancewarta mace mai tsananin sha'awa. Bayan wasu lokota da Sahura ta kama rashin lafiya mai tsanani wanda yasa bata iya tashi balle tayi aiki, Saude taje ta sameta har d'akin ta mata dokan kawu wuka har ta karyata hannunta ta dauko logo ta shafe mata jikinta dashi tabarta, ta kuma kama Fatima da daureta cikin gado ta kullesu. kusan sati guda suna cikin wanna hali babu wanda yasani harma Fatima ta suma. matar Dan Asali tazo domin doba mai sunanta tayi sallama yafi goma Saude na zaune bata amsa ba. haka yasata shigewa d'akin Sahura ganinsa rufe tayi mamaki sosai har ta juye sai kuma takeji nishi cikin dakin, torawa tayi cikin firgici taga Sahura ta haihu yar kwace cikin jini da a'lama yanzu ta haihu ga kuma Fatima daure . "Ihu ta saka take jama'a suka shigo ganin lafiya kuwa ? A bunda mutane suka tarar shine ya tsorata su aka fito da Fatima da take sume Sahura ma kamar gawa, jaririya kuwa bata numfashi . mutane suka temaka aka kaisu Asibiti su dukk aka basu gado. mutane sai tsinimin albarka suke, Saude kuwa cewa suke zatayi fin hakama domin halinta ne. sai da su Sahura sukayi wata guda A asibiti dan Asali na kula dasu, ba tare da ko sannu naje na musu ba . har aka sallamesu daga Dan Asali sai matarsa sune tsaye kan Sahura da Fatima. Dan Asali yasawa yarinya sunan mamata wato Hauwa Kulu jidderh. bayan wata biyar Sahura na gidan Dan Asali babu ruwa na dasu. watara na Dan Asali yazo ya sameni yace "na bashi takardar ?. Babu musu nace "ai najima da sakinta na saketa saki biyu." Yace "babu damuwa kahadan komai nawa zanzo muyi lissafi. *jidderh ce* *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️2️⃣2️⃣ .......Bayan kwana biyu Dan Asali ya dawo ya sameni yace "Nazo muyi lissafi inkana da lokaci?" nace "Babu damuwa . lissafi muka fara abu mafi girma shine duk kudin babu nawa ciki muncinye, duk kudinsa ne ya rage shima be cikaba. yace "Ngd sosai da halakcin da kamin Kabiru, duk da bangani lefinka sharrin asiri ne wanda nake ganin lefin kane, domin kai kayi sake da addu'a har komai ya lalace, kazabi matarka da mu kaje ina kuma guje maka ranar dana sani wache bata da amfani gareka. wata K'awar Saude ce tazo zata shiga gidan jin mgnr da muke ta tsaya tace "Ai Dan Asali kar ka bata bakinka domin wlh Saude bata aure Mlm Kabiru ba sai da ta gama dashi, ta asirce shi beda katabus na mgn komai zatayi, shiyasa kaga ya koma dolo besan Saude ba, ya kai kansa gareta duk mazan da take aura kudinsu take kwashewa ta daura musu hauka ta gudu shine mujinta na goma bamusan ya zata kaya ba gaba. "Tabb, Dan Asali yace "kara da nazo da wuri kenan? da komai sai yakare to Kabiru kai Allah ya daurawa bani ba, dan haka sai anjima kar kuma naganka kofar shagona." daga haka ya juya Saude duk tanajin mgnrmu da K'awarta dan haka ta fito ta kamata da kokuwa da kyal aka rabasu tana maka mata ashar haka suka rabu babu dadi. Sahura kuwa tasamu lafiya harma ta gama iddarta, tana kula da yaranta cikin kulawa . Bayan shekara goma sha biyar Abubuwa da yawa sun faru, wanda fadin munisu abun yayi yawa sosai na aikata kuskure wanda bazan iya kyarawa ba. Sahura kuwa I'yayanta sun samu labarin komai Dan Asali ya bata gida yace su zauna da yaranta zena kula dasu. Fatima da Jiddaerh suna da banbancin hali yayi da fatima ta zama mai hakuri, da kawaici, bata fiye mgn ba haka bata fiye rigima ba. Jidderh kuwa duk ta had'a wanna abubuwan da na lissafa, bata yafiya bata mantuwa, bata bari abun abu duk k'arancinsa sai ta rama ko bayan shekara ne zata rama shi. Jidderh bata fiye shiga safgar mutum ba, amma karka shiga ta ~ta domin haduwar bazatayi kyauba, tana da salo daban ~daban na yaki domin daukar fansa, bata barwa yaro ko babba inde ka tabata haka take bata sake da ramuwa. Suna zaune gun Sahura taga komai Dan Asali ke musu kuma ance Ubnasu yana raye be mutu ba, haka yasa ta tsare mahaifiyarta da tambaya ina nake? labarin komai Sahura ta bata dan haka Jidderh tayi alkawarin daukar fansa tashirya kayanta tsaf tadawo gida na da zama tace gidan Ubanta ta dawo bata barwa kowa domin zuciyata fansa ciki. Tinda Jidderh ta dawo gidan ya zama babu lafiya kullum cikin fada da tashin hankali yake yayi da Saude take neman hanyar kashe Jidderh domin yanzu e'tace damuwarta. Wannan atakaice kenan, Hajiya na garjarta miki sabida lokaci. cewar Mlm Kabiry yana share hawaye Hajiya Binta ta numfasa, tace "Allah ya kyauta, insha Allahu za musan makama kuma zan temaka maka, karka damu kowanna bawa da kaddararsa, Jidderh kuma inaga zan tafi da e'ta chan nasata makarantar kwana kafin ta gama Insha Allahu komai ya dedeta . Mlm Kabiru yace "Ayya zan yarda kuwa kitafi da Jidderh tin yanzu?" murmushi tayi tace "karkadamu babu wanda zesan maganar auran, har sai nagama komai . yace to "A ya take kenan yanzu?" zan dauketa matsayin zatayi karatu gabana inta gama zan dawo da e'ta gabanku kafin nan Sahura zata huce intaga halakcin da muka mutaba zata yarda da auran. Mlm Kabiru yace hakane kuma,domin damuwa Sahura, yanzu yaushe zaki tafi kenan? bansan kowa yasan zata bar garin nan." Tace "Gobe Insh Allahu karfe 6:00 zamu tafi zance ta shirya zata rakani hanya sai mutafi kawai . yace "hakan yayi ngd sosai yadda kikamin allah yamiki . "Ameeeeee suka furta tare. Washe gari Hajiya ta shirya tsab tacewa jidderh "tashi kirakani hanya zantafi . tashi tayi ta shirya tace "Na gama Hajiya." futowa sukayi sukayiwa Saude sallama tana daga kwance kafa ta kumbura Mlm Kabiru har mota ya rakasu yana musu Allah ya kiyaye hanya, jikinsa duk yayi sanyi hawaye nabin kuncinsa. suka hau mota hajiya taja sai tafiya Ganin sunyi tafiya mai nisa yasa Jidderh tambayr Hajiya ina zasu ne haka sunbar garinsu? hajiya tace "makaranta zankai ki, ko bakiso?" Shiru jidderh tayi 👌🏽 *jidderrh ce* *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️2️⃣3️⃣ ....Sannu~ sannu bata hana zuwa sai de adad'e ba ajeba. karfe 12:00dede su Jidderh suka shiga garin Abuja yayi da jidderh duk ta tsore gani take kamar Hajiya yan kata za tayi. bata gama tunaninba taga Hajiya ta tsaya gaban wani gida aljannar duniya, tin kai kashiga kasan ba na talaka ba ne. Hon tayi mai gadi ya bude mata suka shiga paking tayi ta fito ta cewa jidderh "fito munzo, kisaki jikinki kinji y'ata." Murmushin dole Jidderh tayi tasan abun bazeyuba akawota nan ace ta nutsu babu wannan mgnr. cikin gida suka shiga "Wow mai karatu gidan ya hadu iyakar haduwa babu karya ciki . Hajiya tace wa "Jidderh zauna bari nayiwa masu aiki mgn su kawo mana abunci. Zama Jidderh tayi cikin raita kuwa cewa take Allah ka had'amu da wannan dan jin kai, nayi maganinsa, ashe nan ne gidansu shiyasa yakejin kaisa kamar sarki, Mtss Hajiya ta fito tare da wasu masu aiki guda biyu dauke da abunci suka aje samn table sukayi gaba. Abunci Jidderh taci ta koshi duk da cikin raita mamakin abunci take dan yamata dadi sosai kuma bata taba cin irinsa ba. Ranar asabar Hajiya ta gama komai na Jidderh na makaranta cewarta ba tasan ta zauna har su had'u da Kamal, besan ma ta dawo ba, da yazo Karfe 11:00 hajiya da kanta takai Jidderh makarantar kwana ta ~ta garin Yola, ankarbi jidderh cikin kulawa da mutumci kusan kudi babu abunda baze sakaba inde dashi hannuka Fada sosai Hajiya tayiwa Jidderh sannan ta barta sukayi sallama ta juna kowa zuciyarsa babu dadi kamar karsu rabu sukeji. Wani malami ne ya karaso gunta yace "yi hakuri Hauwa, da haka kowa yazo yasa ba, ga wata bakuwa e'tama yanzu tazo kun zama abokai daga ya'u, kuma e'tama Jss two ne class nata." Murmushi Jidderh tayi tace "Ngd mlm. d'ayar ce ta k'araso tace "Suna na Maimuna Isah, kefa?" Jidderh tace "Hauwa M Kabiru. Murmushi suka yiwa juna, sannan kowace tadau kayanta dan kaisu inda aka basu. Dawowar Hajiya Binta kuwa yayi dede da shigowar tawagar mutane masu sanar da daurin auran Kamal da Beby Ganinsu ba k'aramin mamaki Hajiya tayi ba, tace "lafiya kuwa gidan nawa? Wani polis din ya karaso yace "Mai girma gwamana ne yace muzo mu shedawa d'anki andaura auransa da y'arsa Beby, bisa amincewarsa da kuma wakilansa wato dangin Dr Fahat kenan. "Aure? cewar Hajiya Binta "Aure kuwa harma andaura yanzu haka. cewar wani mutum na gefansu "To ina aka taba aure babu sanin Uwa?" Tinda bake ce mujinba ba kuma yarda ki muke nema ba, Ai mgn ta kare, Kamal yana son Beby E'tama tana son sa, dan haka aure ya dauru sai anjima. Daga haka ya juya ya barta cikin tashin hankali yadda taji maganar kamar saukar akaradu, jiri ne yake neman daukarta tana shirin faduwa, haka kuwa yayi dede ta shigowar Kamal cikin sauri ya karasa paking yayi yafito aguje ya rumgumeta ta fada jikinsa. *jiddderh ce* *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️2️⃣4️⃣ .......Cikin sauri ya kamata ya rumgume cikin firgice yace "momy lafiya kuwa ?" "lafiya. shine abunda Momy ta furta kamata yayi yace "zaki Iya tafiya mushiga cikin gida ko nadauke ki?. "kama ni de, nataka zefi." kamata yayi yakaita har fallow ya bata ruwa tasha ta basa kofin shiru yayi domin ya tsorata sosai d kallan da Hajiya kemai cikin hada mgana yace "Hajiya.. daga masa hannu tayi tace "bansan jin komai daga gareka, kabarni akauye kataho kai mai zuciya? daga maganar wasa har kadauka gaske kataho baka tunanin wani abu ya sameni kataho." Bayan kataho ashe soyayya kadawo kuka fara, harda yar gwamna. to Alhdul aure kayi ba sani ba shawara, Allah yasayya Alkhari ya baku zaman lfy ngd ss da halakcin da kamin amatsayina na Uwa." ta karshe cikin hawaye "Dan Allah kiyi hakuri Hajiya wlh komai ya faru bisa .... k'ara katseshi tayi tace "bisa mai? bisa rashin hankali, Ina ruwa na auranka, ban Isa ka gayan bane, ko banda matsayin da zaka gayan zakayi aure? shiru yayi kansa gaba d'aya yadau chaji yarasa ina zeska kansa ya huta, yana ji daman ya mutu kowa ya huta. cikin tsawa tace "Tashi kaban gu, yanzu nan ban bukatar komai gunka, aure kayi daman kana da gida shine gadararka to ban bukatar ganinta cikin gida na kuxauna gidanku. kuka yasa sosai yace "Hajiya dan Allah ki tsaya ki saurareni wlh banyi haka da ganganba sai dan sira da rayuwarmu pls Hajiya. yakarshe cikin kuka E'tama kukan takeyi sosai domin abun ya dake ta sosai yanzu mai zata cewa Mlm Kabiru kenan ? ya katseta yace "Wlh bansan yarinyar kawai bala'i ne yasa ta nace min lalle sai ni zata aura pls Momy. Cikin zabura tace "Da Ubanwa ya kaika gunta? har ta ganka tace tana sonka, A hoto, ko jarida, ko A walkiya taga anhasko ka kamata kyau? aikin banza kawai. cewar Hajiya Nan Kamal ya bawa Hajiya labarin komai da yafaru bayan dawowarsa har daurin auran da komai . Abun ya daure mata kai daman ana haka lalle mulki ba wasa ba. tace "Shikenan zamuyi mgn daga baya. yace "Pls Momy dan girman Allah kiyafemin kidena fishi dani. sai ya bata tausayi sosai Uwa da d'a tace babu komai . *jidderh ce* *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️2️⃣5️⃣ ......Tashi yayi jiki duk yayi sanyi, yana tuna irin wulakancin da zewa Beby, dan seya koya mata hankali ya tabbatar mata da ba komai kudi kesiya ba. da haka ya samu ya nufi d'akinsa ya kwanta be jima da kwanciya ba abokaisa suka zo suka mata cha suna masa korafi, aka daura aure babu daga hannu sai de sugani a tauraruwa ana haska gun daurin aure. shide be musu magana ba dan haushi suke bashi sani ne basuyi ba. Salis ne yace "Oga anshirya dener fa karfe 2:00pm zasu fara . shide Kamal beyi magana ba, da e'do kawai yake binsu dashi babu bakin mgn gunsa yanzu. wani Anas daga ciki ya dafa Kamal yac "Am sorry, aboki muna da labarin komai amma kadau haka amatsayin kaddara kowa da kalar tasa yadda take xuwa, kar haka yasa ka wulakanta musu y'ah kasan abun bazeyi kyau ba, domin Beby sangartanciya ce, kasan cewar ta e'ta d'aya gun I'yayanta dan haka ka kula sosai da rayuwarka. "Kayi hakuri da duk wani hukuncin da mahaifinta ze yanke kan ka, kabishi sannu ~sannu tinda yarinyar tana sanka watarana sai labari komai ze zama tarihi." Nura ne ya karbi zanche yace "Duk maganarka gaskiya ce, Kamal kayi hakuri da mulkin mallaka da aka maka na auran dole kayi addu'a Allah yasa alkhari ne cikinsa. duk jikinsa yayi sanyi amma beji ze'Iya kaunar Beby har abada, dan zuciyarsa bata gareta sam bata tsarinsa bata burgesa, Uwa Uba cin mutumcin da Ubanta ya masa ya kuma tsanarta araisa. Nura yace "Pls Kamal kadena yawan tunani, kashare kawai komai ze huce kashirya mutafi gun dener tasu naga lokaci ya kusa. "Banji zan Iya futa, kaina ke ciwo kuje kawai in zaku. cewar Kamal Anas yace "shikenan babu damuwa, zamu wakilceka. dan yaga yanayin da Kamal ke ciki abun atausaya masa ne. Karfe 2:00 pm dede suka karasa gun dener gurin ya hadu karshen had'uwa ankashe kudi sosai maza da mata gun abun ba'a mgana, wasu angayyace su wasu kuma gulma ta kawo su. karasa gun sunkayi yayi da Dj yasauya kid'an zuwa na abokai Ango Anas ne yacewa Dj ya bada labarin Ango besamu damar zuwa ba sbd bejin dadi jikinsa. nan Dj ya bada shalar Ango babu lafiya, K'ida ne ya cigaba da tashi yawancin yaran gun yaran manya ne masu ji da kansu. Amarya nagani ta nufo gun su Anas cikin wata shegiyar riga wache e'ta da babu duk d'aya, ammata meaup na tashin hankali kan yasha gashin kanti ta kara dashi . Babu sallama domin hakan yazama kamar al'adarta, cikin yanka tace "yaran Oga ina honey?" Salis yace "beda lafiya besamu zuwa ba." "karya ne, lafiyarsa kalau kawai kace baze zeso ba, wannan jinkai nasa bazan dauka ba,MTSSS." Anas abun yamai ciwo yace "kee kina da hankaki kuwa? har kin Isa mumuki karya wawiya kawai, kinyi wata shiga kamar arniya, kinga mun muki kama da yaranki ne?" Tas!! Tas!! Tas!! kakeji ta daukesa da mari har uku ajere take hankali jama'a yayu kansu. tashi Anas yayi ze rama Salis ya rike masa hannu ganin wanda suka zagayesu da bunduga. tace "barshi yajawa kansa masifa, barshi yasiyawa kansa mutuwa be shirya ba, barshi yajawa danginsa tashin hankali. kutafi da shi har sai na ne meshi Beby ta bada umarnin kama Anas kama Anas sukayi suka sashi mota sukaja babu wanda yasan inda zasu kaishi haka su Salis suka bargun cikin tashin hankali mai tsanani Su kuwa su Beby rawa suka ci gaba dayi cewarta tinda andaura auran bata da damuwa da zuwansa ko rashin zuwansa. *JIDDERH CE*🖊️🖊️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️2️⃣6️⃣ ......Su salis ne suke bawa Kamal labarin abunda ya faru, cikin tsantsar bacin rai ya dauko wayarsa ze kirata ashe beda nomberta🤔 Salis ne ya lura da abunda yake nema yasa shi cewa nombert kake nema? ina da e'ta. wayar Kamal ya mika masa domin yadda yakeji kansa baze e'ya daukar nomber ba . bayan ya gama sawa ne ya danna call sannan ya mika masa wayar daga wa tayi cikin kissa tace "Honey shi.... "Dallah malama tsaya ina kikai min aboki?" magana zata kuma yakatseta yace "Wlh kika yarda abu ya sameshi wlh sai kinrena kanki wawiya kawai." Salis ne yace "Haba Oga, ya muna cikin wata kuma kasa mushiga wata, bayan kasan wace Beby kaima baka fi karfin ta sa akama kaba. kashe wayar yayi zuciyarsa na masa zafi da k'una, key yadauka ze futa Salis yace "Wlh Oga bazaka futa cikin wannan hali ba, taya zakaje gunta yanzu kaima ta saka su kamaka, muyi biyu babu kaga mubi komai asannu inaga haka shine dede . Kamal zama yayi bakin gado zuciyarsa na masa zafi Ita kuwa Beby dariya tayi mai isarta tace Kmal zan kyara ka, wlh zakasha mamaki wace Beby cikin kissa zan juyaka san raina, kai nawa ne ni d'aya babu wata mace bayan ni, daga ni sai mutuwa bana had'a san abu da wani sai de abarmin, dan bansan duk abund yazama biyu ne aduniya, kai na keso kaima kuma dole kasoni ta hanyar izzata da kissata.babu mace aduniya da ta esa na bata kai sai naga katshen rayuwarta,ko waye ubanta cikin duniya,dole tabarmin kai kamal,beby e'ta d'aya ce gun i'yayanta dole gun mujinta ma tazama tilo shalele, murmushi tayi domin abun yamata dadi sosai😊 wata kawarta tace ta karaso gun tace "Beby kinmin dede abunda kakayi yanzu, kinga zezo gareki da bukatar ki sakar masa abokinsa, ke kuma kice a ~a har sai yabaki hakuri tukum. "hhhhh Zuly kenan, nima haka ce tasani kamani sa domin tarko na saka masa mai wuyar bullewa garesa,mune muke siyar da kissa ga wasu balle mu dole yayi biyayya gareni." yan zuma yakirani kinga nafara samun nasara kansa tin yanzu daga haka ze gane shayi ruwa ne . zuly tace "haka nakesanki tawan, ya maganar kayan kyara kuwa fatan kingama da fanninsu .? hhhhh "haba Zuly kinsan yadda nakesan Kamal kuwa? ai dole nayi kyara gudun matsala nayi kyara ciki da waje banda matsala . dariya suka saka lokaci guda magani zuly ta dauko cikin jakarta tace "sha wannan yanzu kiga ikon Allah zakiban labari da kanki. karba tayi tace "nagode, take ta shanye duk ta jefar da jarkar agun tace "Ngd k'awata. kirane yashigo wayarta ganin sunan my Dady yasata saurin dauka "Dady." ta fadi babu sallama daga daya bangaran yace "Beby yakamata azo yanzu akaiki fa, dare yayi kimasa waya yazo kutafi yanzu tafiyar gangawa tasame ni yanzu . "To, Dady amma ba kace gida zaka bamu ba ? "Eh Beby amma ki kirashi yazo sai kizaba gidansa, ko gidan da zanbaku ?" "Ok Dady zan zauna gidansa inyaso nagunka nake zuwa hutawa ciki. "Ok, hakan yayi kyau ki hanzarta kiransa yazo. daga haka yakashe wayarsa Ihu ta saka cikin farin ciki ta rumgume Zuly tace "bari nakira Honey yazo dady na kiransa." JIDDERH KUWA..🖊️🖊️🖊️ ........*jidderh ce* *na gaji*😢😢 *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️2️⃣7️⃣ .......Cikin kwanciyar hankali Jidderh ta saki jikinta da Maimuna sun saba sosai tsakaninsu, karatu kuwa babu lefi suna dauka fiye da tunanin mutum. zaune suke suna shira Maimuna tace "Inasan zama Dr yana burgini sosai. Dariya Jidderh tayi tace "zaki Iya, inde kinsa kaiki komai dan maida kaine inde zaka saka kaika tofa zaka iya komeye. "hakane, amma ke mai kikesan zama nan gaba?" cewra Maimuna "Eto bana ce ba, sai naga zuwa lokacin tukum, amma yanzu ina Jss two ina ni ina lissafin shekara sama da goma nan gaba koma na mutu kafin lokacin ." cewra Jidderh Dariya Maimuna tayi tace "lalle yanxu kinasan mutuwa nan kusa? nide gaskiya banso, nafisan sai naga karshen boko tukum, dan ina da buri da yawa cikin raina. "Kowa yana da buri sai de na wani yafi na wani, banda wani buri gaba na yanzu sai abunda ke gaba na shine nasara ta. Amma duk da haka bana ce bansan zama wani abu arayuwa ba, tinda bakasan mai gobe zata haifar ba. cewar Jidderh Maimuna tace "Nide ko aure banji zanyi kwana kusa gaskiya, mu gidanmu basa aure da wuri sai munfara aiki tukum, wata ma saitayi fin shekara uku tana aiki sannan tayi aure nima kuma ina da burin haka gaskiya. "Hhhh lalle fa aure manya, aishi lokaci garesa inde yazo bashi da makawa sai anyi . cewra Jidderh haka de shirar tasu take kasancewa duk lokacin da suka zauna yayin da Maimuna kewa Jidderh kallon bata waye ba, Jidderh kuwa ke mata kallan sakarya dan bataso tasan halinta yanzu sai ankwana biyu tukum dan taga sai ta kyarata tukum zata rage rawar kai . Wayarsa ce tayi k'ara yaga mai kiran nomber da yakira ce ake kiransa da e'ta banza yayi da e'ta har tagama wani kiran ya kuma shigowa Salis yakai hannu ya dauka yace "Pls Oga kubar duk wata jayayya da Beby ka nutsu kace tasa asakeshi dan bata da kai naga a'lama. Nura ne yace "nima haka nagani, pls kayi hakuri kamata magana tinda gidanka zatazo ai da sauki sai ka kyarata dede gwargwato, har ta koma hayyacinta. Anjima fa ankawota tana kasanka ikon ka kabata lokaci ta gama haukarta lokacin kadai tashigo hannu. "Tabbs maganarsu gaskiya ce anjima zata zo gidansa ze kuwa yi maganinta sai tayi da tasani nashiga rayuwarsa da tayi beshirya ba. Beby kuwa jin adauka tana "Hello, Hello, jin ba'ayi mgn ba yasa takashe. kiransa yashigo wayarta wani Ihu ta saki duk fallow saida ya dauka kowa kallanta yafara yana tunanin lafiya kuwa? dauka tayi tace "Hello Honey Dady yana kiranka." "Ok, shine abunda ya furta tace "yace kazo yanzu tafiya ce ta sameshi yanzu." yace "lafiya yake kirana?" murmushi tayi tace "Lafiya yace kazo mutafi, shine maganar. yace "Ok babu damuwa ganin nan zuwa." yakashe wayar dan dauriya yayi har yamata magana haka Nura yace "ko kaifa Oga kabita sannu har ta bamu shi sai ka kyarata san ranka." tashi yayi yace "Ina zuwa bari naje gun Momy nadawo." Momy na zaune tana tunanin wanna aure nafi karfi amma ta mukawa Allah lamarinsa komai mukaddari ne Allah yabasu zaman lafiya kuma bazata gaya masa ko da wasa maganar auran Jidderh ba, har sai ya kawo kansa da kansa gareta tukum zata yarda zata ci gaba da kula da jidderh har kamal ya durgusa mata yana rokon soyayyarta." sallamarsa ce ta katse mata tunaninta Amsawa tayi ta kyara zamanta kallo d'aya ta masa taga duk ya rame lokaci guda har baki yayi na wahala. zama yayi kusa da e'ta yace "Momy dan Allah kiyi hakuri kan auran nan pls momy." tace "Kamal mgn ta wuce babu komai Allah yasayya alkhari cikinsa, aure da mutuwa duk lokaci garesu da yayi to babu makawa sai yafaru kaide ka kula musu da y'arsu amana." yace "Ngd Momy nan ya kwashe komai ya gaya mata har kiran da ta masa . Momy ta numfasa lokaci guda ta saki murmushi tace "kayi hakuri zatayi hankali nam gava amma kafin ku zauna gidanku kafara kawota nan gidan tukum, muzauna na wani lokaci daga baya sai kutare gidanku hakan zefi nakega. "duk yadda kikace Momy." cewar Kamal "katashi kaje kashirya katafi da wuri karsu gaji, Allah ya maka albarka amma kasan yadda kayi ta bada yarannan. ta fadi babu a'lamun damuwa gareta sai farin ciki . "To Momy bari na tafi ya fadi yana mikewa zuciyarsa kuwa mamakin saukarta lokaci guda yayi amma yabari kan ta hakura ne kawai . ya futa zuciyarsa wasai domin baci rai Momy shine damuwarsa, ba auran Beby ba, yasan wahala zatasha gunsa ba dadi ba. momy kuwa yana futa tasaka dariya sai da tayi san ranta sannan tace "Beby kike ko wah? hmm!! zaku gamu da maikyara ki, jidderh e'ta ce dede kishi da keee, zan kuma zuba muku e'do naga karshen Izzarki, naga mulkin Ubanki? naga kudin bayan auran mai kuma ze siya miki." kingamu da dede kee harma tafiki hatsabibanci, zanga zaman naku guri d'aya kafin ku koma gidanku dole tafara kyaramin keee tukum." *JIDDERH CE*💗 *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH*💗 ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️2️⃣8️⃣ .........Duk wani shiri da Kamal zeyi yashirya tsaf, kai kace daman yashirya auran, farar shadda yasaka amma tamasa kyau sosai jikinsa kamshin ke tashi ta ko ina jikinsa. yace "Mutafi to, na gama." dariya Salis yasaka yace "Oga Angon Beby, wanna shiga haka ai saita haukace. "Daman mahaukaciya ce, bawai saita gannin ba. Kamal yafadi yana shirin fita futowa sukayi su dukkansu daga bangaran suka nufi gun paking domin daukar motocinsu. Sun shiga mota Salis da Nura, sai Kamal tasa motar daban dan shi ze dauko Amarya. kiran Momy yayi yace "Yatafi tasaka akyara bangaren kafin su dawo. "To, tace Allah ya kaika lafiya ya tsare sharrin karfe. "Ameee. ya furta sanna ya kashe wayarsa yana murmushin jin dadi yadda Momy tasauko kamar ba e'ta ba. Momy kuwa bayan gama wayarsu take ta kira masu aiki ta gaya musu abunda zasuyi cikin kankanin lokaci takeso su had'a. "To shine abunda suka furta suka juya domin aikatawa. cikin lokacin kadai suka gama komai kasan cewar daman akyare yake kawai de sun k'ara ne kan nada amma Kamal akwai tsafta sosai. "mungama hajiya. suka furta "Sannunku Allah yashi albarka yabar zaman tare." Momy tace Ameeeee, dan sunajin dadin addu'arta garesu shiyasa suke ganin girmanta fiye da tunani. Hon sukayi mai gadi yazo ya walgale kofa cikin sauri Gun paking suka nufa suka aje motocinsu suka futo Salis yace "Allah ya isa kudin talakawa, kana ganin gidan kasan hakkin wasu ne. dariya Nura yayi yace "baka taba zuwa bane? ai yana irinsu sukai ashari asani na. "Ashari fa? lalle lahira za'a kai mata kaya. cewar Salis shide kamal bece ko ba sai wayarsa da yadauko yakira Beby bugu daya ta dauka "honey kazo ne? tafadi cikin kashe murya yace "gani harabar gidanku. "Ok gani nan zuwa. ta furta cikin saurin kashe wayar yayi sanna ya kalli gidan dare ne amma tamkar rana sabida haske ko ina matakan tsaro ne, da bindiga hannusu ga kuma ya mata da samari da suke shige da fice cikin gidan, lalle mai mulki yana hutawarsa, Allah sarki talaka amfaninsa sai lokacin zabe da angama yamaza bola. Cikin sauri ta fito babu mayafi kanta takaraso gunsu babu sallama ta kama hannunsa cikin kashe murya tace "Muje Honey. kasa magana yayi kunya ta rufesa tinda yake babu mace da ta taba rike hannunsa sai Beby mari ze kai mata Nura yace "Muje kawai Am sorry." Beby kuwa ko ajikinta haka ta kama hannunsa har fallow Dadynt duk haka ta ratsa mutanan dake fallow ta kaisa. "Wow fallow ya hadu iyakar haduwa, zaune yake kan wata kujera ta alfarma yadaura daya kan daya fuskarnan babu walwla "Beby tace "dady gashi yazo." "Ok jeki zamuyi magana. yafadi cikin murmushi Kiss tawa Kamal sannan ta futa tana murmushi kyaran murya yayi yace "kajini d kyau Beby tafi karfinka, kaddara ce tasata aureka amma banga abunta takeso gunka ba,baka da komai sai jin kai. ka kula da rayuwarta batasan takura, bata kuma magana biyu komai takeso shi ake mata. "kar ka bari tayi kuka da kai domin bazakaji dadi ba. batasan kishiya ko sunanta batasan ji, ko a wasa balle a gaske daga e'ta karufe aure har abada. "batasan kulle ko ina tana da ikon futa taje babu takura cikin rayuwarta. e'ta daya ce guna, dole taxama d'aya gareka. "ka kula da lafiyarta da komai nata na rayuwa. batasan saka e'do cikin rayuwarta komai tayi dede tayi. kajini koh?" kamal abun yabasa haushi amma sai yadaure yace "Naji sai magnr gida tace gidanka zata zauna da nabata gida amma tace a~ a ? Kamal yace "babu damuwa, nima inadashi amma bankarasa part nawa zai kaita kafin nagama, tace ta yarda." "Ok, tinda ta yarda babu damuwa, amma cikin gudan naku ku nawa ne? Kamar bazeyi magana ba, sai kuma yace ni da Momy ne. "Ok, Ka gaya mata ta kula da Beby fiye da yadda zata kula da kanta,danrayuwar Beby tafi rayuwarku amfani guna, banda takura nima nan bantakura taba balle ku. duk yadda kamal yaso daurewa abun yanaso yafi karfinsa yace "zamu iya tafiya yanxu ka gama?" "Eh kuje kawai zan tura maka sauran daga baya akwai maganar abuncin da takeci. ya furta cikin gadara tashi kamal yayi ya fito *JIDDERH CE*💗 *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️2️⃣9️⃣ ......fitowa yayi raisa inyayi dubu ya baci, duk duniya babu mahaukaci sai wanna gwamna, harma umarni yake bashi bayan ya bashi kuma yace ya gayawa Momysa sabida renin wayo. yana wanna tunani yafito yasamu su Salis tsaye inda yabarsu, kowa na harkar gabansa babu wanda ya kula dasu balle yabasu gurin zama. takaici ya kuma kamasa ko kala bece ba yayi hanyar barin fallow, ganin ya futo rai bace yasa su binsa abaya danjin kan lamari Amarya zauna ana mata meaup Zuly tace "gaskiya kinyi kyau Beby, wanna kwalliya haka kamar zaki gasar kyau? dariya suka saka lokaci guda tace "Bari Zuly na matso naganni gidan Kamal, kamar nakai kaina garesa nakeji." dariya suka saka mata dan sun san irin san da takewa Kmal bana wasa bane, zatace komai ba kan soyayyrsa. kiran waya ne katse musu shirar tasu dauka tayi cikin yanka tace "Honey. yace "Zaku iya fitowa, ku muke jira. daga haka ya kashe wayarsa Zuly tace "tafiya ko? shima nasan ya matso yaga amaryarsa. bari nawa su Rayya magana . "Ok, na manta ma da tana gidan. cewar Beby Zuly ce ta fito ta gayawa mutanan fallow ango yazo daukar amarya da kuma sauran mutane. Hajiya Rayya tana daga zaune tace "tinda wuri haka? kirawo Beby ga I'yayanta su mata nasiha kafin su tafi. "To. Zuly tace ta juya ta gayawa Beby yadda sukayi da babarta Rayya "Tsaki tayi tace "Nasiha? ina sansa yana sona za'amin nasiha, to tameye nasihar? naji a waya gaba. nasan haushi takeji zanyi aure na barta gidan yar bakin ciki, salon su fara nasiha yatafi yabarni to banyarda ba. cewar Baby dariya Zuly tayi tace "baki da kyau fa muje de suganki kafin mutafi. tashi tayi ta kyara rigarta ta dau mayafi suka fito banda kamshi babu abunda ke tashe. gun Hajiya Rayya suka nufo suka zauna Hajiya Rayya ta kalli Beby sai taji tausayinta, yadda take da bakin hali tasan ba kowanne muji bane ze yarda da halinta,gashi mahaifinta besan gaskiya kanta, baya ganin illar abunda take aikatawa, soyayyrta ta rufe masa e'do kowa banza take kallansa,tasan kuwa zata sha wuya gaba, numfashi ta sauke ta kalleta tace "Beby kinitsu kijini, aure yafi karfin wasa, nasiha ta mata sosai agun sannan sauran k'awayanta suka mata suma sosai suke mata fada kan zaman aure daga bisani suka fito da e'ta domin kaita d'akinta. motoci ne jere gwamna ya turusu domin kai Beby gidanta. su Salis sun zama yan kallo agun yan mata ne masu jin da kaisu suke zuwa su paking na motarsu su fito ko kallan banza basawa su Kamal suke hucewa cikin gidan. Kamal yace "mutafi kawai inaga sunsan gidan?. Salis yace "A ~a mujira mujera tare pls." fito da amarya akayi har ansata motar Kamal gwamna yafito da knasa yace ta fito tashiga motarsa tafi karfi shiga motar kaya." haka kuwa akayi Kamal bece komai ba. Aka fito da Beby tashiga motar Dadynta yaja da kansa domin kaita. sauran ma duk bin bayansu sukayi yayi da su Kamal suka bi bayansu. cikin jama 'a kuwa basuyi mamaki ba sunsan zeyi komai kan Beby wasu kuma suga rashin dacewar hakan. Kamal ne yashiga gabansu domin nuna musu hanyar gidan. cikin Ikon Allah sukaje gidan lafiya Hon sukayi mai gadi ya bude musu suka shiga Anshiga da amarya lafiya ganin gidan shima ba karya yasa gwamna yin shiru dan daman abunda yazo gani kenan gidan da Beby zata zauna ta rayu ciki. Momy ta fito cikin shiga ta alfarma ta tarbesu cikin mutumci da girmamawa sunyi komai cikin kaida an bar amarya d'akinta jama' a kowa ya watse Momy d'akinta ta koma domin kwanciya dare yayi. Kamal kuwa bayan sunzo fita yayi bejira su Sulis ba. kansa ke masa wani irin ciwo mai tsanani shiyasa yatafi asibiti domin doba lafiyarsa Abokinsa yakira kasancewar aikin kwana yake yagaya masa beda lfy yazo yasamesa." Cikin kankanin lokaci yazo bayan ya dobasa yace "Jininsa ne yahau ya masa allurar na barci sukayi sallama ya tafi kan aikinsa. yau kimanin sati biyu da auran babu Kamal babu labarinsa, Beby tin tana kiran wayarsa har tagaji ta dena gashi bata tab'a futowa gun Momy ba, balle taji labarinsa komai ya dameta. Momy kuwa sunyi waya yace mata yayi tafiya jos wata guda zeyi kafin yadawo,wani aiki ne kansa amma daya gama zedawo. ya'u saura kwana uku dawowar Jidderh hutu gida Momy murna take sosai da zuwar y'ar ta ta. Kamal yadawo gida bangaransa ya nufa domin yayi wanka ya huta dan yagaji sosai amma cikin tafiyar tasa yasamu farin ciki sosai dan yarage damuwa kafin yadawo. sallama yayi amma tana zaune bata amsa ba, saima tashi tsaye da tayi cikin matsifa tce "Gidan ubanwa kaje kabarni kamar bewa .... *JIDDERH CE* *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 9️⃣3️⃣0️⃣ .......kamar bazeyi magana yaji ta kuma cewa "ko ance maka ni mahaukaciya ce? kazo ka ajeni gida kulle. yace "A~a ba mahaukaciya bace yayarta ce, domin nasan ke yayar mahaukaciya ce. wani uban ashar tasaki tace "Wlh baka isa kacemin mahaukaciya ba, dan ma an aure ka, wlh kayi wasa yanxu zanyi maganinka. shigowar Salis yasa tayi shiru da maganar yace "Amarya bakya lefi ya gidan. murmushin dole tayi tace "Gida nomal. yace "haka akeso. zama yayi yace "Oga tafiya babu sallama saide mutum yaji bakanan?. Kamal yace "kabari kawai, bari nayi wanka. shiga ciki yayi batare da yace kala ba. wasu yan mata ne gusan su biyar suka shigo cikin wata shiga da bata da maraba da babu E'hu Beby tayi dan ta manta ma da Salis, da ko ruwa bata bashi yasha ba balle lemo. rumgume juna sukayi suna farin ciki da ganin juna "kinganki kuwa beby? ayya bamu samu karuwa ba, naga kinyi baki kina cikin lafiya kuwa?" cewar Ummi u "Uhmm muje ciki muyi magana akwai labari. cewar Beby Salis de kallan Ikon Allah yake A zuciyarsa kuwa cewa yake inaga duk danginsu babu wanda yasan sallama balle yayi. d'akinta suka nufa suka baje kan gado tace "Ummi akwai matsalafa, da Dady zankira nagayawa kuma Allah ya kawoku. nan tabasu labari komai daya faru Ummi tace "lefinki ne, Beby kee bakisan namuji dan wayo bane, kidena nuna zafi, kina jansa jikinki hakan zefi amma yanzu ta wannan hanyar ai bazaki samu soyayyarsa ba. d'ayar ce tace "Tabb aikuwa renaki zeyi wlh, k'ara kifito masa a mutum kinuna masa kinfisa rashin mutumci. "Nima haka nagani Sady shiru bazeminba, k'ara na nuna masa wace Beby, waye Ubanta. Ummi tace "Duk ba wanna ba, yanzu kisamu kishiga jikinsa tukum sai kuyi komai daga baya. E'h kuma haka ne, yanzu ya kike ganin zanfara? tace kawo kunnaki nan tamata rad'a cikin kunne suka sakayi dariya lokaci guda. wuni guda haka suka wuni suna daura mata darasin yadda zata mallakin kamal batare da matsala ba. sai bayan magari ba suka mata sallama suka tafi Kamal kuwa tinda ya fito awanka yacewa Salis muje gun Momy muci abunci. fita sukayi sukaje gunta sukaci abunci suka koshi sanan suka fito nan sukayi shira sosai sanan Salis yatafi gidansa yashiga yayi sallama ganinta cikin kayan barci bakaramin mamaki yayi . tace "honey katafi kabarni ni d'aya?. yace "Naga kinyi baki ne . matsowa tayi jikinsa ta rumgumesa tace "Amma ai sai kamin waya ko? tafadi tana shirin kaimasa kiss. tureta yayi yace "lafiyarki kuwa Beby? "Lafiya tak'alau hakkina nakeso kaban nagaji. cewar Neby "Ok baki da matsala zaki samu tinda kinnema." ya fadi cikin fishi tace "Au da bazan nema ba? ba mace bace nidin ko ance maka banda lafiya?" bece kala ba yaje yayi wanka ya fito yayi shigar kayan barci yadawo wannan dare bewa Beby kyau ba, dan asume ta kwana bata cikin hayyacinta. mamaki yayi jin yasameta budurwa duk da beyi tunanin haka ba, ganin rayuwar da take kamar karuwa. wanka yayi ya tafi masallaci daga nan ya dawo ya kwanta bebi ta kanta ba. Beby kuwa sai wajan 12:00 ta farka daga suman da tayi cikin azaba tayi dauriya tamiki ko tafiya ta kasa dede nan yashigo tausayi ta bashi ya kamata yakaita toilet ya hada mata ruwa yasaka ta ciki sau uku yana mata banda ihu da kuka babu abunda takeyi futowa yayi daga cikin toilet din yace "kiyi wanka inkinya kifito . da kyal tayi wanka ta fito ta kasa tafiya ihu ta saka yazo yadauketa ya kaita ya kwatar kyara ko ina yayi ya kira Dr yace "tazo yana gida yana kiranta. babu jimawa kuwa tazo yakaita har part dinsa yace "ta dobata. dobata tayi sosai taga taji ciwo nan ta mata dinki ta bata magani ta fito, sallama ta masa tayi tafiyarta domin Oganta ne babu damar magana kuma shima aikinsa ya'u take Asabar jidderh zata dawo gida duk wani shirin tarba Momy ta gama dashi wani nishadi takeji sosai cikin ranta y'arta zata dawo gida. karfe2:30 Jidderh tasauka Hajiya taje ta daukota cikin farin ciki taga y'arta ta kuma girma sosai har tafi Beby cika da sura. Jidderh tace "yade Hajiya sai kallo? dariya Hajiya tayi tace "Murnar ganinki nake, kuma naga kin girma sosai . hhhh "Haba Hajiya ina girma kuwa anan? haka de suke shira har sukazo gida kasancewar tasha taje daukota Hon tayi mai gadi yabude mata tashiga tayi paking fitowa Jidderh tayi Hajiya ma haka taja jakarta Beby na fitowa raka Zuly. Sanye take da riga da wando kayan barci ne jikinta kainan kuwa babu dan kwali haka ta fito rakasu . Momy saurin tafiya tayi ta bargun, kallo d'aya tawa Beby taji raita ya bace ganin kayan da yake jikinta. Jidderh kuwa jan jakar tayi taga tayi nauyi sosai baza ta iya dauka ba tace "ku yan aiki kuzo kutayani nakasa. Beby tace "suwa fa? "dake arniyar da k'awarki, harma tambaya kike sabida renin wayo?" cikin zafin rai Beby tazo gaban Jidderh tace "waye Ubanki? da kike kirana da yar aiki?. ko d'arar babu gun Jidderh balle shakka ko tsoro ta fitar da hannu tas!!! tas!!! tas!!! ta dauke Beby da mare har uku tace "babu mace aduniya da zata zagi ubana na barta, yar aiki kuma na gaya, ko dan kina arniya shine zakice ke ba yar aiki bace?to tsaya ke waye naki uban?" Zuly tace "kee kinsan wa kika mara kuwa?" "bansani ba, amma nasan bazata wuce yar wani na akuya ba😄 koma waye Ubanta banda matsala dashi, lefinsa ne da be koya mata ladabi ba. daga haka ta juya tabarsu gun raita tas waya Beby ta dauko takira Dady tace "Dady 🤐 *JIDDERH CE*💗 *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️3️⃣1️⃣ .......Cikin kuka tace "Dady mari... cikin zabura yace "wace mariya? tace "mari na wata tayi." yace "me kika ce? mari fa, ayya kina cikin hankali kuwa? wace ta isa ta mariki? duk fadin jahar nan.wace ke san mutuwar danginta da kanta. kina ina yanzu? duk cikin tashin hankali yake maganar. tace "Ina gida Dady kazo da rundunar sojoji suka mata sukasheta. kafin ta karasa maganar har yakashe suna cikin d'akin metting ya zabura ya futa cikin tsatsar tashin hankali ya fito ganinsa cikin wannan hali bakaramin firgice suka shiga ba, sunsai komeye to babban abune yafaru . Sojuji da yan sata ne suka mara masa baya sunga ko direber be saurara ba, yaja da kansa gudu yake suna binsa abaya Ikon Allah ne, kawai yakaishi gidan lafiya. Jidderh nashiga fallow ta zauna tana mita tagaji da zaman mota, ganin kayan marmari gabanta yasa ta mikewa tadauki ayaba tana sha hankali kwance dan ta manta da abunda yafaru. uku tasha duk wache tasha ta wula bowan bakin kofa cewarta bazata iya kazantar yan gayu ba, asha abu kuma a ~aje bowan gefansa kara ta zubar inyaso in ta tashi tadauke tasha a shara. "Tana ina?" cikin daga murya taji anyi magana juyawa tayi dan ganin waye haka cikin gidan ko mujin hajiya ne? "Gatanan Dady." cewra Beby takawa yake cikin Izza da gadara zeje gareta, aikuwa beyi aune ba yataka abun ayava dim🤐😄 kakeji gwamna yafadi kasa warwar cikin azama suka rufa kansa "Wayyo! Wayyo! Wayyo!yana rike da k'ugu dan ji yake yakarye a k'ugu, haka yake furtawa wani soja ne yayi azamar daukarsa jin numfashinsa yana shirin daukewa dan azaba. duk abunda yake faruwa Jidderh na zaune takuma ci gaba da shan ayabarta hankalin kwance. Beby kuwa hannu tasaka saman kanta ta kurma Ihu "Wayyo Dady kar ka mutu kabarni. Momy ce tafito cikin sauri jin Ihu biyu tare ga na k'ato gana mace fitowar ta yayi dede da fitar da maigirma gwamna kamar gawa yasata saurin karasowa "Tace lafiya?" Zuly ce ta tsara mata komai abunda yafaru Abun dariya yaso bawa Momy daga zuwa sai kyara lalle aikin na manya ne, amma saita kawar tace ... "Jidderh ce tace "Au wai wannan shine Uban nata? amma har take zagin Uban wani ni wlh ganinsa da nayi nadau kamun sanyi ne, aikin banza kawai. Hajiya tace "ya isa haka, Jidderh yanzu kinga de yadda abun ya rikice koh?" Beby kuwa cewa take "Wlh ya mutu sai na kasheki bazan barki ba. Jidderh dariya tayi tace "kee! Arniya wai daman kinsan mutuwa amma kike wannan shigar?" "Wlh kika kuma cewa Arniya sai na karyaki L." "Arniya, Arniya, Arniya, da gudu Beby tayi kan Jidderh ~Jidderh kuwa wulla mata bawon ayabar tay,i take tsantsi ya kwashi yar banza jikake tim🤐 bakin ya bugu da tayil, kafin Zuly taje gun Jidderh ta kuma wullawa mata wani tace banza ye kawai." tim☹️ e'tama ta fadi . Hajiya da dariya take cinta yasa ta saurin zuwa gunsu tace........ *JIDDERH*❤️ *HATSABIBIYA JIDDERH* *NA JIDDERH* *NASADAUKAR DA HATSABIBIYA JIDDERH GUN DA YADACE KHADIJA MUHAMMAD MRS BASAKKWACE*❤️ *HATSABIBIYA JIDDERH NAKI NE NABAKISHI KYAUTA BADAN KOMAI BA SAIDE HALAKCIN KI GARENI KOMAI NACE KINFI HAKA ALLAH YABAR KAUNA YABAR ZAMAN TARE YA KAREKI GA SHARRIN MUTUM DA ALJAN*👏 ©🎆 *Al'umma Writers Asso...✍🏻* _{Al'umma writers,Ƙungiya ɗaya Tamkar Da dubu Farin Cikin mu, mu faɗakar da Al'umma domin su Farfaɗo su gane gaskiya Al'umma sai Dan Al'umma ,Allah ya bamu Ikon fadakar da Al'umma}._ https://www.facebook.com/102282991949826 بسم الله الرحمن الرحيم... 🅿️3️⃣2️⃣ .........tace "haba Jidder meye kikeyi haka ne wai?" "Allah yabaki hakuri, Hajiya banso nashiga tsakaninki da yan aiki ba, amma haka baxata kuma faruwa. cewar Jidderh kiran masu gadi hajiya tayi suka temaka mata suka sasu cikin mota sai asibiti. Jidderh kuwa d'akin hajiya tashige dan batasan kan dakunan gidan ba. mai girma Gwamna kuwa wani babban asibiti aka nufa dashi take suka karbesa cikin azama suka bashi gado duk abunda yadace suyi sunyi, nan suka gano kashin sane na k'ugu ya goce amma sun kyara. duk yadda yaso daurewa abun yaci tura sai da yayi kuka sosai dan ji yayi kamar raisa ze futa. Dr yce "Rankaya dede hatsari kayi ne? naga ka galabeta sosai, gashi har hakorinka biyu sun fadi na gaba .🤐 sai anan ya shafa bakin nasa yaga babu hakora guda biyu Wni Ihu yasaka yce "Elh ko zan rasa raina sai nakashe yar nan, da e'ta da danginta sai naga bayansu, ganin kamar be cikin hankalis yasa likintan yi masa allurar barci cikin minti biyar wani barci mai nauyi yayi gab dashi . Beby kuwa suna zuwa asibiti Momy tayi hanzarin fitowa wasu Nuss suka temaka mata suka shigar dasu ciki. likitoti ne suka rufu kansu dan basu temakon gaggawa. cikin Ikon Allah suka gano Zuly ta karya ahannu, sai bayanta da ya bugu,kashi ya ballak'o, Beby kuwa babu hakora hudu na sama, sai kafarta ta da karye kugunta kuma ya bugo sosai . d'akin kyara aka shigar dasu aka kyara musu aka fito dasu d'akin hutu . duk abunda ake Kamal be sani ba, yana gun Salis suna shira kasancewar ranar babu aiki . wayarsa ya dauko ya shiga facebook labarin da yagani shine yabashi mamaki *da zafi zafinsa* *mai girma gwamna yaje gidan yarsa domin daukar FANSAR MARIN DA AKA MATA AMMA KASH yashiga da kafar hagu domin tsansin tayil ya kwasheshi yafadi KASA WARWAR KAMAR KABEWA yakarye HARMA BABU HAKURA SUN FITA haka y'ar tasa ma ta karye ga kuma kawarta zuly*KOMAI MAI GIRMA GWAMNA ZE HAKURA DA DAUKAR FANSA MARIN*☹️ gumi ne yakaryu masa yace "Salis doba ka gani. Salis yace "Lafiya? yana karbar wayar dobawa yayi ya karanta wata dariya ce ta zo masa yayi san ransa. yace Allah yasaka maka cikin ruwan sanyi. Allah yasa tara ya karye ba uku ba . Kamal yace "ba karyewarba, silar shine matsalar ai? kasan de halinsa ze e'ya komai wlh." Salis yace "muje gidanto muga. mota suka hau suka nufi gidan cikin kankanin lokaci sukaje shiga sukayi cikin sauri har fallow Momy amma ba kowa. bangaran sama babu Beby hankalinsa ya tashi sosai ya dauko waya yakira Momy "hello Momy kina ina?" "kazo ina asibiti." takashe wayarta cikin sauri yace "wa Salis muje asibiti suna chan." ........*jidderh ce*💗