* *_ğŸ�ƒğŸ�»â€�♂ï¸�GUDU DA WAIWAYE.....!!_* _(Shi ya kawo mugun zato)_ *_Bilyn Abdull ce🤙ğŸ�»_* *(1)* MALAM Rabi'u Shema, cikakken bakatsine jinin rumawan asali da ALLAH ya azurta da wani sirrin Æ™yau mai fita da kwarjini. Ya fitone da ga yankin karamar hukumar Dutsamma dake jihar katsina, a wani Æ™auye da ake kira Shema, danginsa uwa da uba duk sun fitone daga wannan yanki. Sanadin Æ™addarar neman na kaine ta dalilin kasuwanci ya tsinci kansa a garin kano, shi kaÉ—ai ya fara zuwa kafin daga baya ya kawo matarsa mai suna iya ladi. ƳaÆ´ansu huÉ—u a duniya, maza uku mace É—aya. A yanzu haka da shekaru suka shuÉ—a gidan Malam Rabi'u ya zama family house mai É“angarori huÉ—u. Ginine irin na mutanen da, shiyyasa ya kasance gida babba da har Æ´aÆ´ansa Uku duk suka sami gurbin zama da iyalansu a cikinsa. A yanzu haka dai ALLAH ya azurtashi da jikoki daga tsatson waÉ—annan Æ´aÆ´a huÉ—u da zasu iya kaiwa kusan ashirin da huÉ—u, harda Æ´aÆ´an Æ´arsa mace Marwa dake aure acan garin Dutsamma kuma guda biyu. Duka Æ´aÆ´an malam Rabi'u ALLAH baisa sunyi karatun boko ba har suka kai minzalin hankali, amma sunada ilimin addini gwargwadon iko. Babban ciki mai suna Hamza shine ya fara auren matarsa ta farko RuÆ™ayya, wadda ya koma gida ya auro É—iyar zumu, wato É—iyar gwaggonsa Æ™anwar mahaifinsa. RuÆ™ayya ta tare a kano tare da mijinta Hamza annan cikin gidansu, ya gina É—akuna biyune da bayi ya katange wajen, RuÆ™ayya tana samun soyayyarsa data iyayensa mai tsafta harma da Æ™annensa. Sai da RuÆ™ayya ta shekara uku a gidan sannan ta samu ciki, bayan ya kai haihuwa ta haife É—iyarta mace wadda taci suna maryam. Haihuwar Maryam da watanni biyu Muktar yazo da batun sake aure. Hankalin RuÆ™ayya ya tashi Æ™ololuwa, hakama iyayensa suka nuna sam basu yardaba. Yashiga damuwa sosai, saboda yanason Suwaiba, kuma harma sunyi alÆ™awarin aure, da farko yaso ya haÆ™uran amma sai ya kasa, yaje can gida Shema ya sanar ma mahaifin RuÆ™ayya halin da ake ciki. Mahaifin RuÆ™ayya yazo kano, inda ya wanke RuÆ™ayya da faÉ—a tas, sannan ya koma nasiha a gareta, hakama iyayen Hamza ya samesu ya nuna musu suyi haÆ™uri su barsa tunda yanaso, da yaje gefe yana aikata abun banza gara ya auro yarinyar zaifi kwanciyar hankali. Badan su iya ladi sun soba suka amince akai auren Suwaiba da Hamza. Suwaiba dai asalin iyayenta Æ´an dawanau ne, amma yanzu suna nan zaune a cikin garin kano, bata da damuwa sam, dan tunda ta tare gidan Hamza batajin daÉ—in kowa sai shi, iyayensa da Æ´an uwansa basa sonta, Æ™iri-Æ™iri suke nuna mata fifiko akan RuÆ™ayya. Danne zuciyarta tayi tamkar bata gani, takuma kwantar da hankalinta tana musu biyayya su duka, wannan halayyar tatace ta saka suka fara sassauta mata, har itama RuÆ™ayyar kanta. Koda yaushe zakiga Maryam maÆ™ale da Suwaiba, dan tanada son yaran tsiya, tun RuÆ™ayya na Æ™wacewa bisa zugar matar Yusha'u harta hakura ganin Suwaiba bata taÉ“a cutar da Maryam É—inba, lokacin ma da RuÆ™ayya zata yaye maryam sai Suwaiba ta amsheta ta yayeta, tundaga wannan lokacin kuma zaman Maryam ya koma hannun Suwaiba. Kawaicin É—an fari yasa Rukayya ta Æ™yale mata. Cikin hikimar ALLAH kuma sai Suwaiba da RuÆ™ayya suka fara laulayin ciki a tare, Rukayya na biyu, Suwaiba na farko, tare sukaita laulayinsu har ALLAH ya saukesu lafiya, sai dai RuÆ™ayyace ta fara haihuwar É—iyarta mace, taci sunan Rahama, bayan kamar sati biyu dayin suna sai itama Suwaiba ta haihu, amma ita namijine. Itama ranar suna yaronta yaci suna AHMAD, Suwaiba mutum ce mai azabar kawaici, sai yazam har akan Ahmad halayyarta na nan, dan sam yitake kamar ba É—antaba, dukda kuwa tana Æ™aunarsa sosai, wani lokacin tana zaune zaita kuka amma tai biris dashi, har sai RuÆ™ayya ta shigo ta É—aukesa tana mata faÉ—a, ko bashi nono sai RuÆ™ayyan ta tsaya a kanta wani lokacin. Wannan kawaicin da takeyi mai tsanani a kansa yasaka RuÆ™ayya maida hankalin kula dashi da Rahama, sai suka taso tamkar wasu tagwaye, idan ka ganshi hannun Suwaiba to nono zaisha. Maryam kam ta zama Æ´ar É—akin Suwaiba, itace tamkar uwarta, itama RuÆ™ayya tana kawaici akanta, dan bata faÉ—ar koda sunanta kamar yanda itama Suwaiba bata faÉ—ar sunan Ahmad. Ahaka yaran suka fara wayo har zuwa yaye, sai zaman Ahmad ya koma wajen RuÆ™ayya gaba É—aya, kamar yanda Maryam take hannun Suwaiba. A wannan karon sai RuÆ™ayya ta fara samun ciki kafin Suwaiba, sai da cikinta yakai kusan wata bakwai sannan Suwaiba itama ta fara laulayi, a wannan haihuwarma dai RuÆ™ayya mace ta haifa, wadda taci suna Sakina. Su Ahmad sunyi murna sosai an haifa musu Æ™anwa, sai nan nan suke da ita dukdama bawani wayone dasuba lokacin. Bayan haihuwar Sakina da kusan wata taÆ™was itama Suwaiba ta haife Æ´arta mace, itama taci suna Raheenat. ƳaÆ´a zun fara cika gidan malam Muktar, dan haka sunayen iyayensu ya fara É“uya, RuÆ™ayya ta koma Ayyah, Suwaiba kuma Gwaggo. Tun daga kan Sakina Ayyah (RuÆ™ayya) bata sake haihuwaba, sai Gwaggo (Suwaiba) ce ta cigaba da haihuwa, tayi Mudanseer, Abubakar, Fa'iza, Sadiya, sai auta Zainab. Daganan ne haihuwar ta tsaya itama, yaransu sun taso kansu a haÉ—e, inba sanar maka akaiba baka taÉ“a sanin Æ´aÆ´an wance da wance, tare suka haÉ—u wajen gina Æ´aÆ´ansu a tarbiyya, sun gina gidansu bisa Æ™yaÆ™ykyawan tsari mai birgewa duk da sheÉ—ancin kishin sauri da suke fuskanta lokuta da dama. Sai Æ™anin Hamza mai suna Yusha'u, shima dai matarsa É—aya da Æ´aÆ´a biyu, shima a cikin gidan ya gina nashi É—akin matarsa ke zaune, shima sai ya ja katanga iya sashensa kamar yanda Hamza yayi, ya auri matarsa mai suna ÆŠausiyya (Gaje) kusan tare da auren yayansa hamza na biyu, hakanne ya saka Gaje É—aukar kishin duniya ta aza akan Suwaiba tamkar mijinsh É—aya, dan komai na auren Suwaiba yafi nata. Taso saka ruÉ—ani a zaman Suwaiba da RuÆ™ayya, su haÉ—e kai su ware Suwaiba a gidan, amma sai UBANGIJI ya hana hakan, babu irin munafircin da batai musu, sai yazam ko saÉ“anin ya shigo tsakaninsu baya wani daÉ—ewa suke fahimtar juna. Lokacin da riÆ™on Maryam ya dawo hannun Suwaiba ba Æ™aramin baÆ™in ciki Gaje ta shigaba, taita zuga RuÆ™ayya akan ta amshe Maryam, amma sai ALLAH bai Æ™addara hakanba. Abinda kuma yazo ya sake haÉ—a Æ™iyayyarsu Haihuwar namiji da Suwaiba tayi, wato Ahmad, dan kusan tare itama Gaje ta haihu dasu, sai dai itama mace ta samu kamar RuÆ™ayya, wadda taci suna Binta. Nanma Gaje ta so ta cusama RuÆ™ayya Æ™iyayyar Ahmad sai hakan bai faruba, dan kuwa Ahmad ma sai ya dawo hannun RuÆ™ayyan gaba É—aya. Tunda Gaje ta fuskanci bazatai galabar É“ata zaman RuÆ™ayya da Suwaiba ba sai ta koma kishi dasu gaba É—aya, kullum burinta ta yaya zata Æ™untata musu kota haÉ—asu faÉ—a. Sukam watsar da lamarinta sukayi tankar basusan da zamanta a gidanba. Ahaka zaman nasu yaci gaba da tafiya har Ilyasu É—a na uku wajen su malam Rabi'u yayo nasa auren shima. Ilyasu ya auro matarsa mai suna Sailuba, tunda Sailuba ta tare a gidan sai Gaje ta shiga jan ra'ayinta da cusa mata tsanar su RuÆ™ayya (Ayyah) a zuciya, a hankali itama abun ya fara tasiri a ranta, sun ware kansu su biyu, bakajin cikinsu sam a gidan, sannu a hankali sai suka fara jan ra'ayin mazansu ma. Daga nan ne fa zumincin iyalan malam Rabi'u yaso fara tangal-tangal. Hankalinsa ya tashi lokacin da ya fahimci daga inda matsalar ke neman fitowa, dan haka ya tara Æ´aÆ´ansa duka huÉ—u har Marwanatu autarsu da itama tai aure acan dutsamma. Ta inda ya shiga ba tanan yake fitaba wajen banbamesu da masifa akan sheÉ—ancin matansu dake nan lalata zumincinsu. Jikinsu kuma duk sai yayi sanyi, dan tabbas sun fahimci kuskurensu sosai, haÆ™uri sukaita bama iyayen nasu. Iya Ladi tace ita sam bazata haÆ™ura ba sai Yusha'u da Ilyasu sun Æ™ara aure, danta fahimci matsalar daga wajen matansu take. A take Ilyasu ya amince zai Æ™ara auren, amma Yusha'u sai ya bada haÆ™uri akan shifa baida ra'ayin sake mata bayan matarsa Gaje. Iya Ladi tace aikuwa bai isaba, Æ™ara aure ya zamar masa tilas, tadai bashi lokaci yaje ya nema wadda taimar daga lokacin har tsawon shekara uku. Kwanaki kaÉ—an dayin wannan Zama, zancen Æ™ara auren Ilyasu ya taso, zai auri wata yarinya anan Æ™asan layinsu mai suna Zubaida. Bayan Ilyasu ya Æ™ara aure a nanma sai Gaje taita tunzura Sailuba, sam zaman lafiya yaÆ™i tsakanin matan Ilyasu saboda munafurcin Gaje. Haka rayuwar ta cigaba da tafiya a wannan family, a cikin gida É—aya har kawo yanzu da duk sun mallaki hankulansu, Æ´aÆ´ansu duk sunyi girma, yayinda tsufa ya kama Malam Rabi'u sosai, hakama iya ladi, dukda dai ita Alhmdllh jikinta da Æ™wari tunda komai tana iyayima kanta. Hamza talakane mai Æ™oÆ™arin neman na yau da gobe, yanada wadatar zuci da bai amince ya zauna roÆ™oba, duk wahalar sana'a yana Æ™okarin ganin yayi ya samawa iyalansa abinci, da abinda zai kula da iliminsu, dan ya tashi zuciyarsa nason Æ´aÆ´ansa suyi karatun boko, amma ga sauran Æ´an uwansa sam ba haka baneba, sun tsani ilimin boko, a ganinsu watsa tarbiyyar yarane kawai, inda yana da kyau da iyayensu suma sun sakasu ai.. Hamza yasha zaunar dasu ya fahimtar dasu banbancin zamanin yanzu da nasu daya shuÉ—e, sai dai sam sunÆ™i fahimtarsa, hakanne ya sakashi Æ™yalesu kawai. Shi Æ´aÆ´ansa Suna zuwa makarantar boko ta gwamnati tamkar sauran yara, sannan da yamma suje islamiyya, da dare suje allo. Rayuwa ta shuÉ—a inda malam Hamza (Baba) ya fara aurar da Æ´aÆ´ansa, Maryam ita aka fara kaiwa É—akin miji, sai Rahama da suka tashi sa'anni da Ahmad, daga nan sai Raheenatu. Shima Yusha'u ya aurar da Binta, wanda bayan bikin da kwanaki kaÉ—an yace zai kara aure. Tashin hankali kenan, da ga mama Gaje, wadda tai tsalle ta dire akan bai isaba, ita tafi Æ™arfin zama da kishiya wlhy. Rigima tayi rigima har takai Yusha'u ya saki Gaje da cikinta É—an wata bakwai. Wannan shine sanadin barin Gaje gidan, shikuma yayo aurensa. Daga nanne suka sami zaman lafiya, kowa ya koma mutunta É—an uwansa a gidan. Amaryar Yusha'u ta sinkuto masa É—iya mace bayan shekara É—aya, wadda taci suna Umm-Rumana. ƳaÆ´an Baba Hamza mata daya aurar Dukansu iyakarsu sakandire aji uku yake musu auren, dan haka Ahmad ne ya fara wuce aji uku na sakandire a gidansu. Ahmad Æ™yaÆ™yÆ™yawan yaro mai cikar halittar asalin rumawan katsinawa, komai nasa mahaifinsane, yanada Æ™wazo a makaranta ga rashin hayaniya, dan sam da wahala kaji ance ga abokin faÉ—ansa, inhar kaga yayi faÉ—a to ankaisa maÆ™urane, dan yanada zafin zuciya idan aka kaishi Æ™arshe, sannan idan yay fushi da abu Ayyah ce kawai ke iya lankwasashi cikin sauÆ™i. Dan Ahmad É—an gatan Ayyah ne sosai, duk abinda kaga Ahmad ya nema ya rasa sai dai idan Ayyah bata da Æ™arfin siyensa, shima kuma saitayi Æ™okarin saya masa makamancinsa, harya fara zama saurayi komai nashi yana É—akinta, tsakaninsa da mahaifiyarsa kuwa gaisuwace kawai, dan kallonsa ma bata iyayi saboda kunyar É—an fari. Ya daÉ—e baisan ba Ayyah ce ta haifesa ba, da yasani kuman ma bai damuba, abinda kawai ke bashi mamaki kawaicin mahaifiyarsu, dan sam bata sakewa dashi, tun abun bai damunsa harya É—an fara damunsa, amma daya Æ™ara hankali sai ya fuskanci ba sonshi bane batayi kawai al'adace irinta hausawa, tunda itama Ayyah ai bata kula yayarsu Maryam, komai sai gwaggo. Tun Ahmad na sakandire aji É—aya suka haÉ—u da Samina, an tashi makaranta sun nufo gida shi da su maryam sai suka iske yara na damben faÉ—a a wani lungu. Maryam tayi Æ™oÆ™arin rabasu amma ta gaza, hakan yasa Ahmad É—aukar Æ´ar bulala ya tsutstsula musu a É—uwawu, dole suka rabu kowa na shafa wajen yana kuka. Yarinya É—aya a cikinsu sai ta maido faÉ—an akan Ahmad daya dokesu, tsayawa yay kawai yana kallonta da mamaki, dan alokacin shekarun nata bazasu gaza bakwai ba, inma sun wuce sai dai Æ´an wattani. Kuka take kashirÉ“an akan saita rama dukan da yay musu, ta kama Æ™asan rigarsa ta riÆ™e tana kai masa duka da É—an hannunta. Shi dariyama ta bashi, dan haka ya tsaya yana kallonta yanayi, ganin da gaske take sai Rahama ta kamata ta janye tana dungure mata kai, nanko yarinya takuma daddagewa ta fasa musu kuka harda zagi. Sunyi mamakin rashin kunyarta, suka wuce suka barta tana cigaba da zaginsu. Washe gari sun taho makaranta suka gamu da yarinyar jiya da ko sunanta basu saniba, tana Æ™yalla ido taga Ahmad saita samu dutse ta jefa masa, aiko sai akan goshinsa, kafin kace kwabo sai jini. Dole aka kaisa Æ™yamiz daga nan makaranta, yarinyar kuwa ta tsere gida basu sake ganintaba. Bayan kwana huÉ—u Ahmad ya samu sauÆ™i ya koma zuwa makaranta, a randa ya koma yakuma yin gamo da yarinyar nan a hanya ana faÉ—a da ita. Tsayawa kawai yay yana kallonta, ya kula batajin magana sam, tana ganinsa ta kwasa da gudu zata tsere, amma saiya cafkota, kuka ta saka masa da magiyar yayi haÆ™uri. Shiko ya zare mata idanu yana faÉ—in, saiya rama zubar masa da jini da tayi. Sosai take kuka tana tsalle da bashi haÆ™uri, shiko ya tsaya kawai yana kallonta. Ganin bazata nutsuba yasashi fadin, “Kinga nutsu na fasa ramawarâ€?. Tsayawa tai tana share hawayenta, tace, “Da gaske ka haÆ™ura?â€?. Kansa ya É—aga mata alamar eh. Hakan ne yasa ta nutsu, sai kuma takai hannu tana taÉ“a masa ciwonsa inda aka saka bandejin, dukta marairaice alamar jin tausayinsa. Hannun nata ya janye yana murmushi, yace, “Kinga ai ya warke, yaya sunanki?â€?. “Saminaâ€? ta faÉ—a har yanzu hankalinta nakan goshin nasa data fasa. “Suna mai daÉ—iâ€? ya faÉ—a yana miÆ™ewa riÆ™e da hannunta, cikin makaranta suka karasa yana tambayarta ajinsu, sashen Æ´an firamari ya kaita, saida ya kaita har cikin aji, ya É—auki naira É—aya ta Æ™wandala ya bata a cikin kuÉ—in taransa naira uku da Ayyah ta bashi. Tun daga wannan ranar sai yazam kullum Samina saita zo wajen Ahmad, tun su Rahama na mangareta har suka bari, dan shaÆ™uwace ta fara shiga tsakaninsu a hankali, harma takai ga Ahmad yasan gidansu Samina, dan anguwarsu É—aya, sai dai ba layinsu É—ayaba, tsakanin makarantar su Ahmad da gidansu Samina babu nisa, shiko Ahmad gidansu da akwai É—an nisa da makarantar. Haka suka kasance a tare, idan Samina ta taho makaranta bata shiga sai ta jira Ahmad yazo, dayake makarantar firamare din kusa take da sakandire É—in, shikuma shine zai kama hannunta ya rakata har ajinsu yakuma cire Æ™wandala ya bata a kuÉ—insa na tara. ShaÆ™uwar dake tsakaninsuce tasa har Ahmad yasan gidansu Samina, wadda ashe bai saniba Æ´ar uwarsace ta jini. Dan kuwa Samina É—iyar Mama Gaje ce tsohuwar matar Yusha'u Æ™anin Hamza daya saki da ciki. Ashe bayan fitowarta ta haifi Samina sai tai aure a can garin Bauci, kuma da Samina ta tafi sannan tana jinjira, haihuwarta biyu acan zaman yaÆ™i daÉ—i ta kashe auren ta dawo kano da Samina, dan wancan mijin ya kwace Æ´aÆ´ansa. Tunda kowa ya fahimci hakan a gidan sai ya fara jan Samina jikinsa, yayinda Ahmad yaytama Kawunsa Yusha'u naci akan ya dawo da mama gaje mahaifiyar Samina gidan dan ALLAH. Da taimakon Ahmad daya kama kafa dasu Iya Ladi Mama Gaje ta sake dawowa gidansu, inda Samina da Ahmad suka kasance Æ™arÆ™ashin inuwa É—aya. A wannan karon Mama gaje da shirinta ta dawo gidansu Ahmad, dan kuwa sai da ta gama mallake zuciyar kowa musamman Malam Rabi'u da Iya Ladi. Dawowarta kuma gidan ya sake É—aukar sabon salon zama, sai dai kowa na dannewa da kawaici saboda yanzu akwai Æ´aÆ´a a tsakani. Da taimakon Ahmad dukan yaran gidansu suka samu shiga makaranta a yanzu, musamman ganin ita Samina tanayi tunda ba'a gidan ta tashiba. A haka har Samina itama ta shigo sakandire É—in dayake maza da matane a haÉ—e, hakan ya saka shaÆ™uwarsu ta sake Æ™arfi mai ban mamaki, tana aji É—aya yana aji biyar, amma ko yaushe suna tare, hakan yasaka abokansa suka fara kiransa da suna Sharukhan baban soyayya😂............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan kafin a fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ *_Typing📲_* *_ğŸ�ƒğŸ�»â€�♂ï¸�GUDU DA WAIWAYE.....!!_* _(Shi ya kawo mugun zato)_ *_Bilyn Abdull ce🤙ğŸ�»_* *(2)* .............Yakanyi dariya kawai, dan a sannan ba soyayyar bace a tsakaninsu, duk da dai ta musu kamu basu saniba. Tun ana yaya da kawa har abin ya fara rikiÉ—a yana zama soyayya, soyayyarma mai Æ™arfi da shaÆ™uwa, kowa ya san da hakan a cikin iyayensu kuma duk da iyayen Ahmad mata basuso hakaba saboda mugun halin Mama Gaje. To Amma ya zasuyi da hukuncin UBANGIJI? Dole suka É—auke idanunsu suka koma musu addu'a da fatan ALLAH yasa kar Samina tayo gadon halin Uwarta. Bayan Ahmad ya kammala sakandire saiya fara bin mahaifinsa kasuwa wajen sana'arsa ta saida yadikan maza da huluna, amma sai baban yace da hakan ai gara ya koya koda sana'ar É—inkice ko wani abun. Ahmad ya aminta da hakan É—ari bisa É—ari, dan haka yashiga wani shagon koyan É—inki anan bayan layinsu kusa da makarantar su samina. kusancin da suka samune ya kara sake Æ™ullesu sosai, dan kullum daga gida Ahmad da Samina tare suke tahowa, saiya rakata makaranta zai dawo shago wajen aikinsa. Sannan da an tasosu daga makaranta komi yake a shago sai ya ajiye ya rakata har gida, wataranma sake biyoshi shagon ta keyi, data shiga gida babu daÉ—ewa zata fito wajensa su koma tare.. Ƴan shagon kan musu dariya, musamman da suke ganin sunyi Æ™anana, badai za'ace za'ai musu aure a wannan shekarunba. Lokacin da Baba ya fahimci wannan shashancin nasu sai yaytai ma Ahmad É—in faÉ—a, yakuma ce karya sake ganin Samina ta bishi shago bayan ta dawo makaranta. Yaji faÉ—an baba ya dakatar da Samina, amma dukda hakan wataran saita É—an zagaya a É“oye taje, musamman ranar weekend da babu karatu. Shekararsa É—aya a shagon aka yayesa, zuwa lokacin kuma ya kware a aikinsa sosai dan ya nuna Æ™wazo matuÆ™a. Ayyah ta fasa É—an asusunta da takeyi da ribar kayan sana'arta ta siya masa keken É—inki, yayi murna sosai, hakama yan uwansa sunyi farin ciki, wani É—akin dake cikin gidan aka fasama kofa ta baya aka saka masa keken É—inkin, sai yazama shike É—inkama baba yadika ana kaiwa kasuwa a siyar É—inkakku, sai kuma masu kawowa da yakemawa, harma na mata yana dan jagulawa dukda bai wani Æ™wareba saboda dinkin maza ya koya. A hankali hannunsa ya fara faÉ—awa akan dinkin matan ma, kafin kace mi komai ya zama Alhmdllh, harma yana taimakawa gidansu da abinda ALLAH ya hore masa, gefe kuma yanama Samina hidima sosai dasu ta karatu da buÆ™atun yau da kullum. Ganin yasamu madogara kuma yana samu Alhmdllh sai yay aniyar komawa karatu. Kowa ya bashi goyon baya, dan haka ya shiga kokarin neman gurbi a jami'ar b.u.k. Ya samu shiga jami'ar B.U.K, dayake takardunsa sunyi Æ™yau sosai, kuma a lokacin tsadar rayuwa batakai hakaba sosai. Komawarsa makaranta yasakashi sake zama busy, ko É—inkima sai yayi da gaske yake samu yaÉ—anyi, ga kuma aikin yana samu, ganin zai iya korar customers ta wannan hanyar sai ya fara koyama Æ™aninsa Mudanseer shima, aiko Alhmdllh Mudanseer ma sai ya maida hankalinsa sosai, sai ya zam yana taimakawa Ahmad É—in da wasu ayyukan. Tunda Ahmad ya shiga rayuwar Samina ya fara canjata sai baba Yusha'u kejin daÉ—i sosai, dan abubuwa da yawa sai Samina tabar biyema mahaifiyarta, dan a hannunta ta tashi, lokacin da mama Gaje ta dawo gidansu Ahmad sai tarbiyyar Samina ya banbanta dana sauran yaran gidan. DaÉ—in hakan da Baba Yusha'u ya jine ya sashi zaunar da Æ´an uwansa duka a gaban iyayensu su iya ladi, aka kuma kira masa Ahmad da Samina, a gaban kowa ya kuma sake damÆ™a ma Ahmad amanar kula da Samina, tare da alÆ™awarin aura masa ita a duk lokacin da suka kai munzalin girma, ya kumace ko bayan babu ransa bai yarda wannan alÆ™awarin ya tashiba. Murmushi kawai Ahmad yayi kansa a Æ™asa saboda kunya. Yayinda sauran Æ´an uwa da tsoffi su malam Rabi'u wannan abu yay musu daÉ—i, dankuwa koba komai zumincin Æ´aÆ´ansu zai Æ™ara danÆ™o da Æ™arfi. Albarka kowa ya sakama abin, tare da addu'ar kaiwa lokacin da rai. Tun daga wannan lokacinne kuma Samina bata kula kowanne namiji, kowa yasan an mata miji Ahmad, hatta da danginsu na Shema kowa yasan hakan. Mama Gaje dai batace hakan bai mataba, bakuma taji a ranta zuwa nan gaba idan Samina ta sami wanda yafi Ahmad zata hanata barin Ahmad É—inba, idan kuma Ahmad yayi arziÆ™i dama ta dawo hannunta, dan kuwa sai yanda tayi dasu Ayyah akansa. Tunda Ahmad ya gama secondary ya koya É—inki yana kama Æ´an kuÉ—aÉ—e sai nauyin Samina ya kusan koma kansa, shine duk wani bukatunta na makaranta, shine dinkinta da bukatun yau da kullum na É—iya mace, hatta dasu kayan ciki na mata bai gazaba wajen bata kudin saye. Wannan hidima da yake da ita sai ta Æ™ara saka mata girmansa da Æ™aunarsa a zuciyarta, bata da hira sai ta Ahmad, duk wani namiji a idonta mace ne, Ahmad É—intane kawai take kallo da gashin arziÆ™i, shine kuma kawai nagartaccen namiji a idonta. Bayan samina ta gama secondary lokacin Ahmad na shekararsa ta Æ™arshe a jami'a sai yake bata shawarar komawa karatu. Lokacin suna zaune a Æ™ofar gidansune a shagon É—inkinsa suna hira, dama mafi yawan lokuta anan suke hirar tasu. Kallonsa tayi da É—an murmushi ta dukar da kanta Æ™asa saboda kunyarsa, cikin muryarta mai cike da yanga tace, “Haba Hubby, kamar ka manta yanda al'amuran suke a gidannan namu, idan nace zan cigaba da karatu yanzu a ina baba zai samu kuÉ—in É—aukar nauyina?, kullum ana haÉ—a na masara da Æ™yar a ina za'a samo na karatu kuma?, sannan a ziri'ar mu kaf babu macen data taÉ“a gama secondary sai nifa, shima da taimakonka, saiko Æ™annenmu uku mata da ayanzu suma zasu kammala, iyayenmu ma bazasu amince naje jami'a ba nima nasaniâ€?. Murmushi Ahmad dake kallonta da tausayawa yayi, ya sauke ajiyar zuciya har lokacin idonsa a kanta, a hankali yace, “Samie na ai komai na ALLAH ne, indai kina da ra'ayin karatun baki da matsala, dan ba baba zamu dorama wannan nauyinba, nine zan É—auki nauyin matata da kaina, kinga insha ALLAHU idan ubangiji ya shige mana gaba sanda zaki kammala Æ™ila koda karamin aikine na samu, sai maganar aurenmu ko, kodama baki gamaba inhar aka samu É—an abin rufin asiri sai mu rufama kanmu asiri a wankemu a miÆ™amu daga ciki kowama ya hutaâ€?. Maganarsa ta Æ™arshe ce ta sakata jan hijjab É—inta ta rufe fuskarta saboda kunya tana Æ´ar dariya. Shima dariyar yayi mai sauti yana shafa kansa, yace, “Sorry bazan sake bama matata kunyaba, ammafa randa aka kaimin ita zan cire kunyarnan dukanta insha ALLAHUâ€?. Babu shiri Samina ta tashi ta gudu zuwa gida, duk kiran da Ahmad yake mata akan ta dawo su karasa magana kasawa tayi, dole ya haÆ™ura ya Æ™yaleta. Daya shiga gidan suka haÉ—uma da sauri ta kauda fuska taÆ™i kallonsa, lokacin suna a tsakar gida itada su Rumana suna shafa kurkur a fuska. Murmushi kawai yay yana É—auke kansa, dan baya wasa da yaran gidan, idan ka cire Samina babu mai yawan ganin haÆ™oransa a cikinsu. Duk sannu sukai masa, ya amsa kamar yanda ya saba, sai da yazo gab da shiga sashensu ne suka haÉ—a ido da Samina data saci kallonsa. Ido É—aya ya kashe mata yana murmushi, tai saurin É—auke kai tana murguÉ—a masa baki. Shigewa yay yana maijin nishaÉ—i da Æ™arin kaunarta a ransa. Da daddare Samina take sanarma mahaifiyarta yanda sukayi da Ahmad. Mama Gaje da daÉ—i ya lulluÉ“e ta washe baki tana rungume Samina. “Yo Samina wannan kuwa abin amincewane da guduma, damacefa tazo mana, ai wannan yaro bamusan abinda zamuce masaba a rayuwa, ALLAH dai ya saka masa da alkairi, yakuma kaimu lokacin aurenku, dan kuwa Suwaiba ta haifama RuÆ™ayya, niko RuÆ™ayya ta rainar miniâ€?. Duk da Samina bata fahimci zaurencen mahaifiyarta na Æ™arshen maganarba Babu kunya ta amsa da amin, dan tana tsananin son Ahmad da har takai batajin kunyar yin duk wani abun daya shafesa a gaban kowa, iyayensu maza kawai take iya É—agama Æ™afa akan Ahmad. Hatta kakanninsu Iya ladi da baba Rabi'u bata jin kunyarsu akan Ahmad. Sai washe gari Ahmad ya samu saÆ™o a rubuce daga wajen Samina akan amsar cigaba da karatunta. Yaji daÉ—in hakan sosai, a ranar kuma ya samu su baba da batun su duka harma da kakanninsu. Da farko dai tsoho mai ran Æ™arfe malam Rabi'u har yace a'a, danshi kam baiga dabara ba a wajen nan sam. Amma sai Ahmad yayta lallashinsa da nuna masa ra'ayinsa akan matarsa tai karatu mai zurfi, tunda yanzu suna da dama saita fara kafin shi yaÉ—an samu madogarar da za'ai hidimar aurensu, in yaso ita saita Æ™arasa karatun a gidansa. Fatan alkairi yay musu, tunda ya fahimci Ahmad nason lamarin, bai kamata a katse masa hanzariba matsayinsa na babba namiji a gidan. Kwana biyu dayin zancen Ahmad ya amshi takardunta ya tafi dasu makaranta. Tun daga ranar Ahmad yashiga faÉ—i tashi wajen ganin ya samawa Samina gurbin karatu, kasancewarsa mai Æ™okari a makarantar yasashi kusanci da mafi yawan malaman cikinta, ta hanyarsu ya samawa Samina gurbin karatu. Lokacin da labarin hakan yazo mata tayi farin ciki harma ta rasa ina zata saka kanta dan daÉ—i. Hakama iyayensu kowa yaji daÉ—i, babu kuma wanda ya nuna rashin dacewar hakan, dan a ganinsu Ahmad É—in yanada ra'ayin matarsa tasamu karatu mai zurfi shiyyasa ya maida Saminar makaranta. Sauran Æ´an uwantama Æ´ammatan gidan sun tayata murna da wannan cigaba, koba komai suma zasu saka ran cigaban tunda aka fara daga kanta. Nauyin karatun Samina daya dawo kan Ahmad sai ya sa abubuwa suka sake masa yawa, dan kuÉ—in shigarsa basu kai nauyin É—ukar hidimar da yakeyiba, gashi dai-dai da kuÉ—in mota wannan sai Samina tazo wajensa take amsa. Ga nauyin karatun Mudanseer ma shine yake bada mafi yawan Æ™arfinsa, dukda mahaifansu na taimakawa tanan É“an garen. Kuma a gefen hidimar gidama baya zuba ido baneba, yanayin Æ™oÆ™arinsa wajen taimakon mahaifinsu. Wannan abubuwan da sukaimasa yawane ya sakashi fara tunanin faÉ—aÉ—a neman kuÉ—in nasa, akuyarsa da ya saya Ayyah na kula da ita yace zai saida ya zuba kayan É—inki na saidawa, saboda akuyar ta haifi yara biyu sai Ayyah ta amince masa aka saida, da kuÉ—in akuyar yaÉ—an sayo kayan su zare da wasu Æ™ananun abubuwa irinsu allura, almakashi, zips da sauransu ya zuba a shagon, teloli dake cikin gida da masuma shagunan dake kusa sai sukanzo sukan saya anan, kamar wasa sai ALLAH ya sakama abin albarka ake ciniki, idan duk suna makaranta sukan É—an É—ebo kayan sayarwar a ajiye cikin gida, duk wanda yazo saya sai yayi sallama a bashi. Ahmad bai tsaya ananba kawai, har komawa yay idan ya taso makaranta ya sari lemuka ya É—ora a kansa yana zuwa bakin titi saboda motoci masu wucewa, wani lokacin kuma biredi, ko kayan fruits haka. Da waÉ—annan sana'oi da wahalhalu Ahmad ya cigaba da kula da karatunsu shi da Mudanseer da samina, sauran Æ™annensa ma yakan basu gudunmawa, hakama yayunsa dake gidan aure sukan taimaka masu da abinda ALLAH ya hore musu. Ahmad ya kammala degree É—insa ya samu yay bautar Æ™asa, daga nan kumane ya dawo zaman gida sosai, dan babu dai maganar aiki. Yaci gaba da sana'oinsa na É—inki da saida kayan É—inki, zuwa yanzu kuma hannunsa ya faÉ—a sosai ya Æ™ware, É—inkuna yake na zamani masu birgewa, duk wasu samari Æ´an kwalisa da Æ´ammata zaka samu É—inkinsu ya fitone daga shagon Ahmad, wanda aka fi sani da Ahmad sharukhan, idan É—inki yaÉ—an kwanta saiya koma sana'arsa ta sai da lemo da ruwa, kokuma kayan fruits. Yanzu dai haka takai Ahmad yana hayar keke napep ne, yay É—inkinsa da yamma ko dare, da safe zuwa la'asar yana neman taro da kwabo da adaidaitarsa a gari. Matsala ta farko data fara shigowa tsakanin Samina da Ahmad shine, bayan barinsa makaranta Samina tayi sabbin Æ™awaye, sanda yana nan koda yaushe suna tare, sai dai lokacin karatune zaka samesu ba tareba, duk wanda ma yake mu'amula dasu yasan suÉ—in masoyan junane. Samina tun tana secondary takanyi karatun novels É—in hausa, rayuwar jin daÉ—i da dukiya da akeyi a novels na Æ™ayatar da ita, har wani lokacinma takanyi addu'ar ALLAH ya buÉ—ama Ahmad É—inta shima yay arziÆ™i ya gina musu Æ™aton gida, ya narka musu kayan alatu da jin daÉ—i, su ringa hawa motoci na alfarma ita dashi. A wancan lokacin burin nata bai taÉ“a kaita ta nemi canjin Ahmad da masu irin suffar jaruman littafiba, shiÉ—in dai takema addu'ar ya samu su mora. Takai koda Samina ta karanta littafi sam bata wani damuwa da É—aukar darussan rayuwa ko ilimin da littafin yazo dashi, ita kawai soyayya da kayan Æ™awane ke É—aukar hankalinta da Æ™ara faÉ—aÉ—a burinta, tama kai inhar buk bana masu Æ™azamin arziÆ™i bane Æ´an gayu batason karantawa, data fara karatun taji ana faÉ—in jarumin littafi nashan wahalar neman nakansa sai buk ya fitar mata akai ta ajiyeshi, tafi son taji ana suffanta Æ™yawun jaruman littafi tare da dukiyar da tunani bazai iya musaltawa ba, to takanji kamar tai tsalle ta ganta a buk É—in saboda shauÆ™i. HaÉ—uwarta dasu Nafy ne ya fara nuna mata hanyar samun cikar wannan burin nata, tun tanajin haushin kushe mata Ahmad da sukeyi akan talaucinsa har zuciyarta ta fara rawa da aminta da maganarsu. Dan kuwa dai sunyi nasarar fara tsundumata shafe-shafen mayukan bilicin, dukda kuwa tanada haskenta gwargwadon iko, sannan Samina Æ™yaÆ™yÆ™yawace babu laifi. Ƙananun burikan Samina sun fara faÉ—aÉ—a, dan yanzu kowane biki saita san yanda ta Æ™walkwali Ahmad kuÉ—in ankonsa. Ada bata kula kowane saurayi sai Ahmad, amma zuwa yanzu kam ai samari babu iyaka take kulawa, dataga kazo da Æ´ar kalar manyan mutane babu wani jan aji take miÆ™a kanta. Tun Ahmad na zuba mata idanu akan Æ™ananun sabbin É—abi'unta harya kasa haÆ™uri ya tuhumeta akan bilicin data fara, ya tabbatar masa shi bama ya ra'ayin farar mace, yafisonta da kalar fatarta choco color, alokaci haÆ™uri tabasa, ta shirya masa Æ™aryar ba bilicin baneba, kayan gyaran jikine irin namu na gida take amfani dashi. Cayay kosu É—inne tabar amfani dasu sai sunyi aure ya yarda da ingancinsu. Ta amsa masa da to, amma tana bama su Nafy labari sai suka zugata akan ai ba aurenta yakeba, taci gaba da abinta, gashinan harta fara zama big girl shine zata wani biye masa, inharfa bazata cire tsoron Ahmad a rantaba to bazata taÉ“a wayewaba ta zama cikakkiyar Æ´ar jami'a balle shima ta maidoshi kan hanya su shinfiÉ—a Æ™yaÆ™yÆ™yawan rayuwa irinta jaruman littafi🤦ğŸ�»â€�♀.............âœ�ğŸ�? *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*_Typing📲_* *ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *(3)* ...........Da waÉ—annan shawarwarin dukkan ginin Ahmad ya fara rushewa ga tarbiyyar Samina, ta fara biyema ruÉ—in su Nafy, idonta ya fara buÉ—ewa da rayuwa ta manyan yara masu aji, duk wani dandalin wayewa suna wajen matsayin manyan baÆ™i masu lokaci, wannan damar samarin jami'a Æ´an Æ™walisa da lectures suka samu wajen shiga jikin su Samina, sai ga Æ´aÆ´an manya masu abin magana a aljihu sun fara kutso kai cikin rayuwarsu. Tunanin Samina ya fara bata cewar lallai Ahmad bazai zama dai-dai da burinta na rayuwar Jaruman novels ba, saboda har lokacin dai ana nan jiya iyau, buga-bugar sana'a ce dai kawai a samu na yau na gobe sai an fita nemansa, suturar kirki wannan ta shiga taro Ahmad bashi da ita, gaba É—aya kayan nasa duk yadin (Tashi sama sallau) ne, idan Æ™ananun kaya ka gansa dasu ma dai na gwanjone ba sabbi ba, Æ™yawune kawai Ahmad É—in zai iya mata burga dashi. A samarinta kuma na yanzuma akwai waÉ—anda zasu iya linkashi Æ™yawun, ga kuÉ—i na gaske suna mata wasa dasu, wanda suka fara lulluÉ“e zuciyarta dana mahaifiyarta wajen mance alkairin Ahmad a garesu. Duk tsiyar da Samina ke aikatawa mama gaje ta sani sarai, kwaÉ—ayin abinda Samina ke kawo musu na ciye-ciye ne ya lulluÉ“e idanunta ruf. Idan cikin samarin Samina wani yace zaizo bata kawoshi gidansu, sai dai ta kaisa can gidan kakanninta da suka haifi mama gaje. Hakan yasa Ahmad baisan mi Samina ke aikatawa ba, dan bai taÉ“a kawoma ransa zata kula wani saurayi bayan shiba, musamman da yasan akwai alÆ™awarin aure a kansu da Æ™aunar juna mai Æ™arfin gaske. _________________________ A yanzu haka Saminar na gidan kakarsu, taima Ahmad Æ™arya Inna mari bata da lafiya dan kawai tasamu taje wani bikin Æ™awarta da za'ayi. Sai dai tsoron kar wani yakai masa gulma yasata kiransa a waya ta sanar masa cewar zataje wajen kamun bikin Æ™awarta. Bai musa mataba ya barta, amma yace ta jirasa yazo da mashin É—in Sufyan zai kaita. Hakan ba Æ™aramin haushi ya bataba, amma yaya ta iya dashi. Shiri take da sauri-sauri gudun kar Ahmad yazo ya sameta a gidan...... Dan tafison su tafi tare dasu Nafy, kiran da taji Iya kishiyar kakarta Inna mari na Æ™wala mata daga waje yasa gabanta faÉ—uwa, tasan dai yanzu haka Ahmad ne yazo. “Samina!, Samina!!, Wai Samina baÆ™ya jinane kokuwa lalatar takice ta motsa ne?â€?. Ta sake jiyo muryar iya daga tsakar gida. Cikin cuno baki ta fito daga É—akin dake can cikin wani lungu tana gyara É—aurin É—ankwalinta ture kaga tsiya tana kumbura fuska. “Kai Iya, irin wannan kira haka saikace na mafarauta, É—an kwalifa nake É—aurawa saboda su Nafy zasuzo yanzu mu wuce, mi kuma zan miki?â€?. Baki iya dake tsaye bakin murhu tana Æ™okarin hura wuta ta riÆ™e, “Samina anya wannan rayuwar ta dace dake kuwa? BaÆ™ya ganin kinason wuce gona da iri? Yanzu nan kodan yaron nan Ahmad ai Æ™yaÉ—an sassauta wani abun, wlhy kibar biyema lalatattun yarancan su Nafisa karsu kaiki su baroâ€?. Baki Samina ta É—an taÉ“e tana gyara zaman gyalen kafaÉ—arta, “Iya nifa wlhy banajin daÉ—in irin maganganun nan naki, ni mi nakeyi mara Æ™yau a rayuwata dan ALLAH?â€?. “Ba nace kina wani abu mara Æ™yau bane ba Samina, Inason dai ki tsaya matsayinki kodan Yaronnan da ya gama wahalar duniya a kanki, karsuje su hure miki kunne akan É—abi'u mara amfaniâ€?. “A'a Atine, anface ka fadi alkairi ko kai shiru, dan Ahmadu yaymata wahala sai akace bazata mori Æ™uruciyarta ba? Naga ba aure aka É—aura musu ba alÆ™awarin auren ne kawai ko?â€?. Wata dattijuwar tsohuwa mace dake fitowa daga bandaki ta faÉ—a tana Æ™okarin ajiye butar hannunta. Su duka kallonta sukayi. Iya tace, “Amma dai Mari ai kowa yasan dama ALLAH shine yake yanda yaso ga mutum, amma kinsan ta yaro Æ™yau take bata Æ™arko, tunda har da alÆ™awarin auren, wataranama É—aurawa za'ayi kamar yanda muke fata “Uhm Atine, mubar wannan batunma dan ALLAH, dan yanzu ba lokacin yinsa bane, ni dai abinda nasani kawai shine bazamuyima yarinya auren doleba, idan tace Ahmad takeso zamu bata, idanko ta kawo waninsa shima zamu bataâ€?. “Hakane Mariâ€?. Iya ta faÉ—a tana É—auke kanta daga garesu ta koma Æ™oÆ™arin hura wutar data fara. Daga Samina har inna Mari kakarta harar Iya dake duke sukayi. Samina ta maida kallonta ga kakar tata tana murmushi, “inna mari bara naje karsu Nafy suyita jirana, kinsan za'a fara kamun Æ™arfe uku na yammaneâ€?. “To Samina ALLAH ya tsare, a dai dunga kula saboda Æ´an saka ido, kana rayuwarka baka damu da kowaba saikiga anata Æ™okarin taÉ—o Æ™afarka da harshe, bayan ko MANZON ALLAH ma yace mu kiyayi harsunanmuâ€?. “Humm Inna ai mutanen duniya ba'a iya musu, sunfi son kullum su ganka jiya iyau, kuma idan arziÆ™in kayi sune zasu fara zakalkalewar kai nasuneâ€?. “Maganarki na kan hanya wlhy Æ´ar albarka, kedai jeki karki makaraâ€?. “Okey my sweet kakus byeâ€?. “Duk da ban iya turancinba Samina, nima byeâ€?. Ficewa Samina tayi tana dariyar zancen kakar tata. Itama inna mari ta shige É—akinta tana Æ™yalkyata dariyar sake Æ™ular da kishiyarta iya Atine. Murmushi kawai Iya tayi, tasan duk ita akema habaicin, ta girgiza kanta tana nemawa abokiyar zaman nata da jikarta shiriyar ALLAH, tare da fatan ganewa kafin guri ya Æ™ure musu. Kamar an saita Samina na fitowa daga Æ™ozajjen soron gidan kakanninta da Ahmad ta fara cin karo zaune bisa É—an dandamalin dakalin dake Æ™ofar gidan maÆ™wafcinsu. Ta tsaya tsam tana Æ™arema kwalliyarsa kallo, tabbas Ahmad Æ™yaÆ™ykyawane, shiyyasa duk rashin tsadar kaya sukan zauna masa a Æ™yaÆ™yÆ™yawar surarsa suyi É—as. Ba wani kayane mai tsada a jikinsaba, hularsa Æ™ube da ita kaÉ—ai ta iya saninsa dashi ta Æ™arshen gayunsa ya saka, ta zauna É—as akansa, inda daga bayan Æ™eyarsa kwantacciyar sumarsa ta jinin fulanin rumawan asalin katsinawa ta bayyana, sai yadi mai Æ™arancin kuÉ—i mai kama dana Æ´an makaranta kalar ruwan shanshan bale, takalmansa Æ´an saÆ™e suma masu Æ™arancin kuÉ—i, sai agogon fatar da itace ta saya masashi naira É—ari huÉ—u É—aure a hannunsa da zoben azurfa a yatsansa, kayan sun É—auki guga, dan haka suka kwanta luff tare da É“oyewar tsufan da suka fara a idon mai kallonsa, Æ™amshin turarensa yake mai Æ™arancin kuÉ—i, amma akwai daÉ—i ga hancin mai shaÆ™a. Ganinta ya sakashi miÆ™ewa yana Æ™awata nutsatstsiyar fuskarsa da murmushi na musamman. “Barka da fitowa tauraruwar mata ma'abociyar haske da walwaliâ€?. Samina ta kallesa a wani yatsine tana cuna baki gaba, ba tare data amsa masa kalmomin yabonsa ba ta maida murtani da faÉ—in, “Kai yaya, dama zakazo É—in amma kaki kirana ka sanarmin kuma? Gashi nacema su Nafy su jirani a gidansu saimu tafi tareâ€?. Murmushi yaÉ—anyi duk da yanda tai masan ya bashi mamaki, “Yi haÆ™uri Samie na, banzo danna hanaki Æ™yautata zaman tareba, nazone dama na kaiki basai kinsha wahalar jiran abin hawabaâ€?. Yanzu kam sosai ta juyi ta kallesa, cikin waro masa manyan idanunta tace, “Ka kaini kuma yah Ahmad? Da wane motan?â€?. Huci yaÉ—an fidda mai É—aci, dan ta fara Æ™okarin janyo fusatarsa da wannan salon rainin wayon data É—akko, amma kasancewarsa sonta na É—awainiya dashi saiya sauke numfashi da Æ™okarin hadiye dukkan fusatar tasa ya saki murmushi a karo na babu adadi. “Banda abunki Samina ina naga mota, wannanma mashin É—in Sufiyanu ne na aro danna sauÆ™aÆ™a miki wahalaâ€?. “Tofa, to ALLAH yay mana maganinta ita wahalar, karka damu na hutar dakai, kaje kawai zamu tafine dasu Nafyn tunda kaga na musu alÆ™awarin binsu dan ALLAHâ€?. Wani irin bugawa yaji zuciyarsa tayi, sam baya Æ™aunar alakar Samina da su Nafyn gidan É—an-majillisa, amma ya kula yanzu dukkan hankalinta yana ga mu'amulantarsu. Ganin zata tafi yay saurin tsaidata ta hanyar faÉ—in, “Okey to babu damuwa tunda kin samu abokan tafiya, ga wannan kozaki buÆ™aci wani abu a wajenâ€?. Har tayi niyyar wucewarta saita dawo baya jin ya ambaci kuÉ—i, babu kunya tazo ta amshe kuÉ—in dayake miÆ™omata canzazzu Æ´an hamsin-hamsin rabin bandir É—aya. Godiya tai masa cikin ladabi, ta tura kuÉ—in a jakarta tare da sakar masa murmushi duk dan dai hankalinsa ya kwanta da barinta ta wuce ita kaÉ—ai. Ta É—aga masa yatsun hannunta guda biyu alamar bye cike da wani salo. Da kallo kawai ya iya binta tamkar wani soko, ya sauke Æ™aramar ajiyar zuciya yana nufar roba-roba mashin É—in dayazo dashi kalar jaa, hawa kawai yay ya zauna yana kallonta harta É“acema ganinsa, yanda take tafiyarta cikin yauÆ™i da yanga sai sonta ya kuma nunkuwa a ransa, yanason Samina so irin mai tsanani É—innan, dankuwa dashi ya girma a zuciya tun baima gama sanin ma'anar SO É—inba. Ya É—auki kusan mintuna talatin a wajen kafin ya hau mashin É—in yabar anguwar da tunanin ina ya dace ace yaje, dan shidai a yanzu ya koma majalisar abokansa dariya zasuyi masa, yanda ya fito yana É“are-É“aren jiki zaije yakai Samina, sai gashi Samina ta watsa masa Æ™asa a ido, bayan kuma dama kullum abokansa na nuna masa yanzu Samina ta canja, ta fara fin Æ™arfinsa amma sam yaÆ™i fahimtarsu balle ya yarda da batunsu. Yawo yaytayi a gari, sai da ya fahimci man ciki yayi Æ™asa kafin ya koma gida. Ya iske abokansa na hada-hadar shiga sallar magriba a massallaci, dan haka shima yay haramar yin alwala domin samun jam'i. Bayan an idar duk suka fito É—ai-É—ai zuwa majalisarsu da suka kafa a Æ™ofar gidan su Yakubu abokinsu, saboda baranda dake wajen, shikuma yakubu yanada shagon littatafan hausane da yake bada rancin da saidawa. Hannu suka shiga bama juna suna gaisuwa, Ahmad ya miÆ™ama Sufyanu key É—in mashin É—in yana faÉ—in, “Broth nagode, ALLAH ya bada ladan zuminciâ€?. Amin suka faÉ—a a tare, yayinda Sufiyanu dake amsar key É—in ke faÉ—in Sharukhan É—inmu nazata fa sai dare zamu ganka ALLAH, Amma kunyi saurin dawowa kaida gimbiyar takaâ€?. Murmushin yaÆ™e Ahmad yayi kawai, ya kishingiÉ—a kusa da Musa yana bama Sufiyanu amsa da, “Ai ba yaune ainahin bikinba fa, kamu sukayi yau shiyyasa, sai jibinema É—aurin auren, kasan mata da shegen son bidi'a, shiyyasa a kullum ake Æ™ara nisanta talaka da samun aure cikin sauÆ™iâ€?. Cikin damuwa Rabilu yace, “Maganarka gaskiyane wlhy Ahmad, ba gamunanba, acikinmu nan wanene bai isa aurenba, kuma duk munada Æ´ammata amma babu kuÉ—in yin auren, to wai muma fa kenan dakeda sana'oi munkuma É—anyi karatun, inaga waÉ—anda basuda sana'ar babu karatun kumafaâ€?. Salisu daya zabga tagumi ya wani marairaice fuska yana harÉ—e kafafunsa dake lilo a Æ™asan benci, “Abokai wlhy bidi'oin biki suna taka rawar gani wajen É—ora mata a burin auren mai hannu da shuni, tana kuma jefa rayuwarsu a garari harma da Æ™ara yawaitar fyaÉ—e, yanzu irina masu Æ™arfin sha'awa idan baka danne zuciyarkaba ai tuni zaka afkama Æ´ar wani ka jefa kanka a halaka da Æ´an uwanka a damuwa koâ€?. Lumshe idanu Ahmad yayi a hankali, dan maganar Salisu ta sosa masa inda ke masa Æ™aikayi, yace “Uhummâ€? kawai ba tare da ya Æ™ara komaiba. Hakane ya saka Sufiyanu da Yakubu dake kusa dashi kallonsa. “Sharukhan yaya dai?â€?. Ameenu da tun É—azun baice komaiba ya faÉ—a yana kallon Ahmad É—in shima. BuÉ—e ido Ahmad yay da suka canja launi zuwa jaa, yay murmushi kawai yana girgiza kansa. Hakanne yasaka su cigaba da hirarsu akan matsalolin aure da burikan da mazan da Æ´ammata ke dorawa saboda son gasa da masu kuÉ—i keyi lokacin bikinsu. Sallar isha'ice ta tadasu a majalissar, dukansu suka dunguma zuwa massalaci, akabar waÉ—anda zasu sake alwala irinsu Ahmad. Bayan sun idar da salla zama sukai islamiyyar da suka tsarama kansu kamar yadda suka saba a kowanne dare, malam Sulaiman ne malaminsu, wato limamin massalacin, bayan Æ™arin karatu yay musu nasiha kamar yanda ya saba. Ƙarfe tara da rabi dai-dai suka fito, kowa daga nan gida ya shiga domin cin abinci. Tsakanin gidansu Ahmad da majalissarsu gida biyar ne, hakan yasakashi takawa a hankali suna tafiya shida Salisu da shima gidansu ke maÆ™waftaka da nasu Ahmad, suna isowa kowa ya shige. Gidansu Ahmad gidane na talakawa irin masu Æ™aramin Æ™arfinnan sosai kamar yanda kukaji tun a farkon labarin, ginine irin na zamanin daya shuÉ—e, duk da dai yana mulmule da suminti har jikin bango, amma kallo É—aya zakaima gidan ka fahimci ingantaccen ginin daya samune yasaka sumintin daÉ—ewa bai zabtareba, saika shiga soro biyu kafin ka iso ainahin tsakar gidansu, amma a shiga farkon gidan zakaci karo da turken awakine da mahaifansu mata ke kiwo, sai kejin kaji daga gefe wanda baida nisa sosai da Æ™ofar banÉ—akinsu. A shiga farkon gidan É—akunan kakanninsu da aka zagaye da katanga zaka fara iskewa, sai sashen Baba Iliyasu daga bangon gabas, sai sashen Baba Yusha'u mahaifin Samina daga can Bangon arewa, suna kallon sashin kakanninsu, sai sashen iyayen Ahmad a bangon yamma suna kallon sashensu baba Iliyasu. Tsakar gida zaka fara tararwa, sannan kabi siririyar hanyar da zata sadaka da ainahin sashen da matan Baba Hamza mahaifin su Ahmad suke. Ya shafa kan tunkiyar daketa É“ara kuka saboda rashin ganin É—anta kusa da ita, “K dan ALLAH ki rage ihunan, tunkiyarnan sam baki da hankali akan Æ´aÆ´a, inama ya shiga shima uban É“arnarâ€? Ahmad ya Æ™are maganar yana leÆ™a Æ™asan kejin kajinsu kozai gano É—an jaririn ragon tunkiyar. Can kuwa ya hangoshi kwance, dan haka yasa hannu ya zaÆ™ulosa ya kai gabanta ya ajiye kafin ya shige ainahin cikin gidan da sallama. Mahaifiyarsa da Æ´ar kunya ke tsakaninsu saboda shine na fari a gabanta ya fara cin karo tana É—ibar ruwa a tulun dake Æ™asan barandar É—akunansu cikin kofin silba. Kallo É—aya tai masa ta É—auke kanta tamkar batama gansaba, sai Æ™annensa dake zaune a tabarma da fitila a gabansu sun baza littatafaine suka amsa masa, sai kuma Ayyah matar babansu ta farko dake riÆ™e dashi a É—akinta data amsa itama daga cikin É—akinta. Ya gaida Gwaggo data gama zuba ruwan harta É—ora a tiren data shirya abincin babansu tana shirin É—auka zuwa É—akinsa, sau É—aya ta amsa ta É—auki tiren tai gaba abinta, yaÉ—an bita da kallo yana kauda kansa a lokaci É—aya..... Ayyah dake fitowa ta katsesa da faÉ—in, “Ɗan albarka ka dawo?â€?. Murmushi yay mata yana Æ™arasawa gabanta da cewa, “Eh Ayyah na, ina yini?â€?. “Lafiya lau É—an albarka, kaga tashi ga abincinka nan yau miyarka nasaka akai dole a gidannan, maza kaci karya huce, ga manshanu nan dana soya maka É—azunâ€?. Cikin faÉ—aÉ—a fara'arsa ya miÆ™e yana faÉ—in, “ALLAH ya saka da alkairi Ayyah na, ya jiÆ™an malam ya Æ™ara muku nisan kwana da lafiyaâ€?. Amin ta faÉ—a ita da Æ™annensa. Baba dake daga can É—akinsa duk suna jinsu shi da gwaggo, ba yaune suka fara ganin hakanba, dan soyayyar Ayyah da Ahmad ALLAH ne kawai yasan iyakarta, amma ba mutumba, inhar ba faÉ—a maka akaiba bazaka taÉ“a É—auka ba itace ta haifesaba. Saman tabarmar da Æ™anwarsa Sadiya ta shinfiÉ—a masa ya zauna, tuwone na jar masara dayaji dahuwa ta ma'iya, sai miyar tafasa da akayita da gyaÉ—a sai Æ™amshi takeyi, ya buÉ—e kwanon langa É—an Æ™arami da manshanun ke a ciki ya zuba, tare da barbaÉ—a yajin daddawa da shikuma ke a robar cingam. Laumar farko daya kai ya lumshe idanu saboda daÉ—in da miyar tayi, Zainab dake ajiye masa ruwa tai Æ´ar dariya ciki-ciki, “Yah Ahmad kaji miyar ta haÉ—u ko?â€?. Idanunsa ya buÉ—e ya É—aga mata kai kawai batare da yace komaiba. Ayyah dake Æ™oÆ™arin kunna redio É—inta tai saurin faÉ—in, “To akku, ki tashi masa akai yaci abincinsa cikin salamaâ€?. Baki Zainab ta kumbura tana barin wajen, hakan yay dai-dai da shigowar Mudanseer Æ™anin Ahmad É—in. Sallama yay suka amsa, ya ajiye ledar hannunsa gaban Ayyah yana cewa, “Ayyah gashi nan inji Yaya Maryama, tace gobe insha ALLAHU zama tazo gidanâ€?. “Karma tazoâ€? Ayyah ta faÉ—a rai a jagule. ÆŠago ido Ahmad yay ya kalli Ayyahn, kafin ya maida kan Mudanseer dake Æ™oÆ™arin zama kusa dashi. “Miya faru kuma da Yaya Maryaman?â€?. “Yaya abinda kasani kullumne dai, faÉ—a suka sakeyi da kishiyarta shikuma jakin ya daki yaya maryama É—in, amma sai batazo ta faÉ—aba tai shiru, sai É—azunne Inna Haule tazo da zancen gidannanâ€?. Shiru Ahmad yay kamar bazai tankaba, ya tsame hannunsa daga abincin da yakeci yana ture kwanon silbar gefe, miÆ™ewa yake shirin yi Ayyah tace, “Ɗan albarka dama ka zauna kaci abincinka, itafa ta zaÉ“ama kanta wannan rayuwar, mizaisa ku zauna kuna É“ata ranku a banza, maza koma ka zauna ka karasa ciâ€?. Komawa yay ya zauna, danba tarbiyyarsu bace jayayya da maganar manyansu, Mudanseer ya É—auki ruwan dake gaban Ahmad yasha tare da wanke hannunsa, cikin kwantar da murya yace, “Yah Ahmad babu tayine? Bayan ga Æ™amshin manshanu inaji ya cikan hanci É—an gatan Ayyahâ€?. Hararsa Ahmad yayi, amma baice komaiba, hakanne ya saka Mudanseer É—in yin murmushi ya saka hannu suka cigaba dacin tuwon, wanda a yanzu Sam Ahmad baya wani ci sosai saboda damuwar halin da Æ´ar uwarsa take ciki................âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*_Typing📲_* *ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *(4)* .............Har suka kammala babu wanda ya sake magana, Ayyah natajin redionta, su Zainab kuma na Assignment É—in makaranta. Ahmad ne ya fara tashi, bayan ya wanke hannu ya shiga É—akin Ayyah, kusan mintuna biyar sai gashi ya fito hannunsa É—auke da Æ™ananun kaya, dukda ya zama saurayi har yanzu kayansa na É—akin, dukda kuwa sunada nasu É—akin a Æ™ofar gida, takalman daya fita dasu ya ziro hannu ya É—auka ya maidasu cikin É—akin, sannan ya saka silifas É—insa dake gefe a wanke. Ficewa yay daga gidan batare daya cewa kowa uffanba. Ayyah taÉ—an rage sautin redio É—inta tana kallon Mudanseer dake kwashe kayan da sukaci abincin. “Mudan banso kayi maganar yarinyarnan gaban É—an albarka ba, yanzun nan saiya saka abun a ransa kasandai halinsaâ€?. “Wlhy nima Ayyah sai bayan na faÉ—a na gane nayi kuskure, dan sai sauke ajiyar zuciya yakeâ€?. Ayyah tai shiru cikin damuwa. Ahmad kuwa yana fita É—akinsu dake a soro na farkon fita daga gidan ya shiga, ya canja kayansa kafin ya ciro wayarsa da screen É—in yay rugu-rugu saboda azabar lalacewa yashiga neman Number Samina, harta yanke ba'a É—agaba, ya sake kira a karo na biyu nanma babu amsa. Bai gajiyaba ya cigaba da kira, sai da yay mata kira na takwas ne ta É—aga kamar a fusace. Sautin kiÉ—an daya jiyo yana tashine yasakashi saurin faÉ—in, “Wai Samina kina nufin har yanzu baku koma gida bane?â€?. Guntun tsaki ta saki yanda bazai jiba, daga can tana murguÉ—a baki da harar wayar, “Ai yanzu zamu tafiâ€? ta faÉ—a a cinkin sanyin murya dan tsabar munafunci. Kansa ya dafe yana gyara zama akan yololuwar katifar barcinsu, “Haba Samina, kinsan kuwa Æ™arfe nawa yanzu? A matsayinki na mace ace kina waje har kusan sha É—ayan dare? Kina nufin da anan gidan kike zakikai wannan lokacin baki dawo bane? Koma shiyyasa kika tafi can É—in danki samu lasisin yin yanda kikeso?!!â€?. Ya Æ™are maganar a tsawace. Sosai ta firgita, jikinta na É“ari cikin in ina ta shiga fadin, “To yaya amma kuma ni ba wani abu nakeyi mara Æ™yau ba fa, Nifa wlhy wannan bin Æ™oÆ™wanton da abokanka suka koya maka bana sonshi, ni dai subar haÉ—ani dakai gaskiya, ahaka kake tunanin zamuyi aure babu yarda a tsakaninmu?â€?. LeÉ“ensa na Æ™asa yaÉ—an ciza yana cewa, “K banason iskancifa, ni kike faÉ—ama wannan banzar maganar...?â€? Batama bari ya rufe bakinsaba ta katse wayar ta koma cikin rawa. Innalillahi kawai ya shiga ambatawa da É—unbin mamakin Samina, anya kuwa itace ma ta É—aga masa wayar nan? To amma ai muryartace, kansa ya dafe cikin tsagwaron mamaki da damuwa. Har Mudanseer ya shigo Ahmad bai saniba, Mudanseer dake tsaye kansa ya sake maimaita kiran sunansa a karo na uku, “Yah Ahmad!!â€? AÉ—an firgice ya buÉ—e idanunsa dake a rine da duhu, tashi yay zaune sosai yana sauke tagwayen ajiyar zuciya, “Mudanseer yaushe ka shigone?â€?. Zama Mudan yay kusa dashi cikin damuwa, “Yah Ahmad tunfa É—azun na shigo, inata maka magana amma baka ko motsaba, halan zancen Yaya Maryam kasaka a ranka, kokuma yauma gimbiyar taka tayi wani tutsun?â€?. Guntun murmushi Ahmad yay yana kallon Æ™anin nasa, yaÉ—an taÉ“e baki yana É—age kafaÉ—u, cikin Æ™oÆ™arin kauda maganar Samina yace, “Mudanseer, dolene halin da yaya Maryam ke ciki ya dameni, bansan miyasa ta kafe akan wannan rayuwarba, inajin takaicin yanda a kullum mijinta ke mata dukan kayan wanki amma bazata faÉ—aba, shin wai ita wane irin sone har haka a tsakaninsu da bazata rabu dashi baâ€?. “To ni wlhy Yah Ahmad nama kasa fahimtar wannan al'amarin nasu, kaga kuwa yanda yaji mata wani mugun ciwo a hannuntaâ€?. Babu shiri Ahmad ya miÆ™e tsaye yana faÉ—in, “Ciwo kuma? Amma ta zauna bataje asibitiba?â€?. “Wlhy batajeba in gaya maka, sai da naje na tasata gaba Æ™yamis É—in Shamsu, dama kuÉ—in É—inkine É—azun Farida ta kawo ina jira ka dawo na baka sai Ayyah taimin aike wajen yaya Maryam É—in na iske halin da take cikiâ€?. Cikin tsagwaron takaici Ahmad ya jingina da bango yana lumshe idanu zuciyarsa na masa wani irin zafi, tsawon mintuna uku suna a haka kafin ya fice daga É—akin yabar Mudanseer shima da nasa tunanin. Shagon da suke É—inki ya buÉ—e ya shiga, ta kowanne fanni ya rasa abinda ke masa daÉ—i, da É—an hasken screen É—in wayarsa yay amfani wajen haskawa ya nemo fitilar da suke kunnawa a shagon idan babu wuta, da yake suna cajinta da hasken rana ne, tayi Æ™au da haske saboda ranar da aka zuba yau. Ya sagalata jikin Æ™usar da suke ajiyewa ya zauna a kujerar da tazama tasa, dan babu mai hawa wannan keken sai shi. Æ�acin ran da yake cikine yasashi duÆ™ufa kan aikin wasu kaya daya yanka tun jiya da hantsi, É—inkin yake amma sam zuciyarsa bata wajen, tana can a tunanin Samina, ganinfa bazai iya daurewa ba saiya ja tsaki yana take keken ya tsaya da aiki, wayarsa ya É—auka ya sake kiranta, Æ™in É—agawa tayi harta tsinke, ya ajiye wayar a wani yanayi. Kamar zai haÆ™ura sai kuma ya dai sake kira, tana gab da tsinkewa ta É—aga. Kafin yayi magana tace, “Na koma gida, harma na kwanta barci Hubby na, dan ALLAH kayi haÆ™uri É—azun wayarce ta mutu ashe babu cajineâ€?. Sassanyar ajiyar zuciya ya sauke murmushi na neman kuÉ“ce masa, Murya a sanyaye yace, “To sannu da zuwaâ€?. “Uhummâ€? ta faÉ—a daga can. Shiru sukayi su duka, jin hakanne yasa Ahmad cewa “Kiyi barcinki sai da safe, nima É—inki nake É—an ragewaâ€?. Kamar bazata amsa ba, sai kuma tace, “Ɗinki a daren nan Yah Ahmad?â€?. Murmushi yayi mai sauti saboda jin daÉ—in nuna kulawarta gareshi wadda ta daÉ—e batai hakanba, yace, “To Samie na ya na iya, na kwance ai baiga garibaâ€?. “Hakane Yah Ahmad, amma dai kaje ka kwanta kaima, sai da safeâ€?. “Nagode My Samieâ€? yay maganar a hankali tamkar mai raÉ—a. Itako daga can baki taÉ—an taÉ“e tana ajiye wayar da maida hankalinta ga Ma'aruff sabon saurayin da tayi yau a hotel É—in da sukaje wajen kamun Æ™awarsu, shine ya kawota har gida a mota, koda suka iso sai suka zauna hira bata fitaba duk da kuwa dare yaja, dan kusan sha biyu ma. Kallonta Ma'aruff yay yana É—an É“ata fuska, “Shi kuma wanene wannan?â€?. Ta É—ago manyan idanunta ta kalleshi da wani fari, “Karya dameka, yayana neâ€?. “Yayankine amma kika nuna damuwarki a kansa harda kashe masa murya?â€?. “Wannan duk farfaganda ce dan a rabu lafiyaâ€?. Shiru yay baice komaiba, ganin hakan yasa ta É—akko masa wata hirar. Da yake shima É—an duniyane sai ya basar da zancen suka É—ora hirarsu. ______________★★★★___________ Ahmad kam kalaman Samina ne suka É—an sanyaya ransa, ya jingina da bango yana lumshe idanu, shi kansa baisan iya adadin son da yakema Samina ba, bashi da burin daya wuce a yanzu ya mallaketa matsayin matarsa ta aure. Yayi zurfi a tunani ya tsinkayo muryar Baba na faÉ—in, “Amadu! Kai Amadu shin barci kakeyine a shagon wai?â€?. “A'a babaâ€?. Ahmad ya faÉ—a da sauri yana miÆ™ewa tsaye. A Æ™ofar shagon yaga baba tsaye, “Sannu baba, wani abu kake buÆ™ata?â€?. “A'a babu komai, na fitone zan rufe gida saina leÆ™a É—akinku naga Mudan ne kawai a kwance, shiyyasa nai tunanin ko kana nan, nakumaji ba É—inkin kakeba ashe?â€?. Shafa kansa yay yana faÉ—in, “Eh wlhy baba, É—inkin dai na fara sai kuma allura ta karye na tsaya sakawa, ashe babu mai Æ™yau a shagon ma sai mun nemota da safeâ€?. “To ALLAH ya kaimu, ka rufe kaje ka kwanta hakanan, kanaji jiya sai da É“arayi suka shiga gidan Alhaji mammanâ€?. “Wlhy kuwa baba, haka nima nakeji É—azun da safe, ALLAH ya rufa mana asiri toâ€?. “Amin ya rabbiâ€? baba ya faÉ—a yana juyawa gida. Komawa cikin shagon Ahmad yay ya kashe fitilar sannan yazo ya rufe shagon ya koma cikin gida bayan ya rufe gidan. Uzirinsa ya shiga bayi yayi, yay alwalar barci daya sabarma kansa kafin ya nufi É—akinsu. Mudanseer na É“ararraje a katifarsu yana jan nasharin barci, Ahmad ya shinfiÉ—a abin salla a gefe yana girgiza kai, salla ya tayar yay sha'i da wutiri, bayan ya kammala yay addu'oinsa ya cire rigar jikinsa dan sam baison kwanciya da kaya takura masa sukeyi. Da ga shi sai boxer ya kwanta, bayan ya tura Mudanseer gefe da Æ™yar saboda shima dai Æ™atonne masha ALLAH. Bargonsa yasa ya rufe jikinsa ruf har saman kai, dan komai zafi saiya lulluÉ“a yake iya kwanciya, sannan komai sanyi saiya cire kaya yake iya barci. ★★★★★★★★ Iya na zaune tsakar gida ta zabga uban tagumi tana jiran taga ta inane Samina zata É“ullo. Inna mari kuwa babu ruwanta, tuni ta shige É—aki tai kwanciyarta tana shaÆ™ar barci. Sai wajen sha biyu da kwata sabon saurayin Samina yay haramar tafiya, ya kalleta ido cikin ido yana wani narkesu a cikin nata. Hakanne yasaka tsigar jikinta tashi, tai saurin janyewa Æ™irjinta na wani irin bugawa, tabbas batajin magana, amma har yanzu rawar kanta bai taÉ“a sawa ta yarda wani namiji ya taÉ“a aikata mata wani abu mara Æ™yauba koda runguma kuwa, duk da kuwa tana jin sha'awa sosai irin wadda kowacce mace mai lafiya kanji a lokacin da takai shekarunta. “Babie zan tafi, amma babu abinda zan samuâ€?. Yay maganar cikin raÉ—a kuma a saitin kunnenta. Matse jikinta tayi kaÉ—an, muryarta naÉ—an rawa tace, “YallaÉ“ai kamar mi kenan?â€?. Wani mugun murmushi ya saki yana sake matso da kansa jikin wuyanta, sai da ya busa mata iska a wuyan kafin ya kai hanci yana shinshinar Æ™amshin turarenta, cikin raÉ—a-raÉ—a ya sake faÉ—in, “Komai ma na samu inaso babieâ€?. Yanda gashin jikinta ke miÆ™ewane yasata É“alle murfin motar ta fice ba tare data shiryama hakanba, ya bita kallo da idanunsa da suka fara rinewa yana murmushi, “Babie akwai wayo, shikenan na gode ga wannan kiyi amfani dashi wajen kwalliyar gobeâ€?. Kamar bazata amsaba sai kuma ta Æ™yalla ido taga yawan kuÉ—in, wani irin taji a ranta, tai azamar miÆ™a masa hannu tana faÉ—in, “Nagode sosai, amma kamar sunyi yawa ka rageâ€?. Wata siririyar dariya yayi mai sauti yana dukan sitiyari kaÉ—an, ya maido kallonsa gareta har sannan da sauran dariyar a fuskarsa, “Babie nawanema waÉ—anan kuÉ—in da har kike tunanin sunmiki yawa? Ai Æ™yauta bata yawa, yanzunma dan babu kuÉ—ine a jikina shiyyasa, kinga shiga gida sai da safeâ€?. Kanta kawai ta iya É—aga masa, ta wuce sim-sim kamar wata munafuka. Sai da yaga ta shige sannan ya tada motar yabar wajen yana dariya abinsa. Da sauri Iya ta miÆ™e tana kallon Samina data shigo kamar a tsorace, tai kanta tana faÉ—in, “Samina kinada hankali kuwa? Tafiya biki shine har sulisin dare?â€?. Ƙaramar ajiyar zuciya Samina tayi, taÉ—an marairaice yanda iya zataji tausayinta, “Iya wlhy mota muka rasa tun É—azun, da Æ™yarma muka samu wannan ta kawo muâ€?. iya batace da ita komaiba, itama sai ta raÉ“a ta gefenta ta wuce zuwa É—akin iyar ganin Inna Mari harta rufe É—akinta ma ita. Dan gidan nasu É—aki biyune kacal sai runfar girki, É—akin inna mari sai É—akin iya Atine. Iya dai bata yarda da maganar Samina ba, amma sanin bata da wani Æ™arfin iko a gidan sai batace komaiba, ta É—auki butarta ta zagaya ban É—aki, koda ta fito ta shiga É—akinta sai taga Samina na Æ™oÆ™arin cusa abu cikin tsummo karanta na wanki data Æ™ule da safe zata aikama Æ´arta dake aure ta wanke mata, saboda ita bata iyawa. Nanma kallo É—aya tai mata ta É—auke kanta, ta haye gadon Æ™arfenta rakuminka É—aka tai kwanciyarta. Samina kaÉ—ai taita shigi da fici a tsakar gidan, sai da ta kammala shirin barcinta kafin ta kwanta kusa da iya a kan gado, babu abinda ke mata yawo arai sai haÉ—uwar sabon saurayinta. Ya haÉ—u iyakar haÉ—uwar da zuciyarta ke tabbatar matama yafi mijin novels, da alama kuma sunada kuÉ—i kamar yanda kullum take mafarkinta akan mijin aurenta, ga Æ™yaÆ™yÆ™yawar nasaba da itama take masa hasashe. Shin dama marubuta da gaske suke akwai mazan novels a zahiri kenan? A tunaninta koda akwaisu bazasu so Æ´aÆ´an talakawa ba kamar yanda na littafi keyin soyayya da Æ´anyan talakawa irinta, sai gashi a dare É—aya tayi gamo da Ma'aruff. Ta lumshe ido a hankali, wani irin daÉ—i na kamata, yau gata zata mallaki mijin novel..... “Yah Ahmad fa?â€? Wata zuciya ta ambata mata acan Æ™asan ranta, da Æ™arfi ta rintse ido tana sama da Æ™asa da numfashinta, dan wani irin faduwar gaba taji a ranta, tabbas tanason Ahmad, tanada tabbacin kuma yafi dukkan maza matsayi a ranta, sai dai bashida kwalitis É—in da take buÆ™ata ga namiji, tabbas tanason namiji Æ™yaÆ™yÆ™yawa, Ahmad Æ™yaÆ™yÆ™yawa ne, tanason namiji mai suffa mazan gaske, Ahmad yanadashi, tanason namiji É—an gayu, Ahmad ba É—an gayu bane, tanason namiji mai dukiya, Ahmad baya da dukiya, tanason namiji mai nasabar sanannan gida, iyayen Ahmad talakawane babu wanda ya sansu sai danginsu da iya jama'ar layinsu, tana so!, Tana so, tana so da yawa, sai dai Ahmad baida su, bai dasu da yawa. Yaya zatayi kenan tunda a yanzu tasamu mai dukkan nagartar da ita take buÆ™ata? Zatabar Ahmad É—inne ta samu *CIKAR BURINTA?* kokuwa zata bar cikar burinta ta anshi *BUƘATAR ZUCIYARTA?......* “K Samina wai mike damunkine haka?â€? Firgigit ta dawo hankalinta, ta juya kwanciyarta tana faÉ—in, “Babu komaifa Iya, kawai ina lissafine na jarabawar dake tunkaromu kwanan nan, saboda Yah Ahmad yace na dage da karatuâ€?. “To ai bakiji maganar tashiba, tunda kinyi watsi da ita kin koma bin gidajen bikin da ba tsarankiba, Samina karki ruÉ—ar da kanki, karki bari Æ™arya ta lulluÉ“e ganinki, karki yarda da wasiwasin zuciya, kar dauÉ—ar duniya ta toshe jinki da tunaninki, inba hakaba wlhy zakiyi *GUDU DA WAIWAYE...* Æ™arshe kuma zai kawo miki *mugun zato ne* ga duk masu Æ™oÆ™arin É—ora tunaninki akan *keken É“era*â€?. Shirun da Samina taji Iya tayine ya sakata gane ta gama, maganganun Iya sunyi tasiri sosai a ranta, sai dai sheÉ—aniyar zuciyarta na mata kutse cikin tunanin dake nuni da (A'a), baki ta ciza da Æ™arfi kamar zata huda laɓɓanta, gaskiya tana buÆ™atar dogon tunani akan wannan al'amarin, idanma son samune harda shawara. Da wannan tunanin ta ingije abun a ranta ta samu barci ya saceta mai cike da mafarkin Ma'aruff.😳🤫 *Washe gari* Asubar fari Ahmad ya farka tamkar yanda ya saba, da addu'ar tashi barci ya buÉ—e idanu, ya miÆ™e zaune yana janye bargonsa tare da yin miÆ™a mai É—auke da hamma, sai da yaÉ—anyi minti biyu a zaunen kafin ya miÆ™e da Æ™yar, fitowa yay daga É—akin nasu zuwa soro daga shi sai boxer É—in, É—an jujjuya jikinsa yay yanda ko ina zai motsa kusan na mintuna biyar, kafin ya koma É—akin ya É—auki jallabiyarsa ya saka ya É—au buta zuwa cikin gida. Babu wanda ya fito harya shiga bayi ya fito, ya zauna saman É—an dutsin dake tsakar gidan kusa da kwatanniyar ruwan agwaginsa ya fara alwala. Ayyah ce ta buÉ—e É—akinta ta fito, ya kalleta yana kuskure baki, isowarta kusa dashi yay daidai da zubda ruwan bakinsa, “Ayyah na kin fito?â€? Yay maganar cikin yanayin muryar wanda ya tashi a barci, yana kai ruwa a hancinsa zai shaÆ™a. “Eh É—an albarka, ka tashi lafiya dai ko?â€?. Sai da ya face ruwan daya shaÆ™a ya amsa da “Alhmdllhâ€?. Bayi ta shige ba tare data sake cewa komaiba, shima ya cigaba da alwalarsa. Yana kammalawa zai miÆ™e Ayyah ta fito daga bayi, sai ga Gwaggo ma ta fito daga lungun É—akin baba. Itama barka da fitowa yay mata yana nufar hanyar soro. Kamar yanda ta saba haka ta amsa cikin halin ko in kula. Ahmad ya yarfama Mudanseer dake jan nashari ruwa a fuska, kamar kullum ya farka a fusace yana Æ™un Æ™unin faÉ—in, “Kai yah Ahmad, kai yah Ahmad, ni ALLAH ka dainamin abunnan, sai kace wani É—an riÆ™o kullum kaita tadani da ruwa?â€?. “Kai dai ka sani uban Æ´an mita, dilla tashi kai alwala mu wuce masjid, saura ka tsaya shegen kashinka na Æ™a'ida harmu makara kamar jiyaâ€?. Cikin tuttura baki Mudanseer ya É—auki buta ya fita yana layin barci kamar zai faÉ—i. Ahmad ya girgiza kansa kawai, sallar raka'atainul fijir ya tada kafin Mudan yagama kalularsa su wuce...........âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *(5)* ............A É“angaren Samina kuwa sai da Iya tayi da gaske ta tashi sallar asuba, rashin kwanciyar wuri da batayiba yaja mata nauyin jiki, tana gama sallah ta koma ta kwanta a gado. Iya kam fita tayi kamar yanda ta saba, duk da tsufanta haka tai gohon haÉ—a wutar kokon saidawa da takeyi da safe, saida ta É—ora holoÆ™on tukunyar da takeyi ta zuba ruwa sannan ta É—au tsintsiya ta fara share tsakar gidan, kafin gari ya gama haske ko ina yayi Æ™al har soro, tasa ruwa ta wanke bayinsu, dukda kasancewarta tsohuwa ta tsani Æ™azanta. Sai da taga gidan ya mata yanda takeso sannan ta haÉ—a wanke-wanke ta fara, a haka tukunyar kokonta ya tafasa, ajiye wanke-wanken tayi taje ta sheÆ™a kokon a botikin fenti guda uku kamar yanda ta saba, ta kimtsa gindin murhun tana maida dumamen tuwonsu, saita koma wajen wanke-wanken ta Æ™arasa da sauri. Waken Æ™osai data ajiye ta É—akko a É—aki, har lokacin Samina na baje a gado tana barci, hakama Inna Mari na É—aki duk kiciniyar aikin da Iya keyi tana jiyo ta amma tai zamanta, Sa'idu autan inna mari, Æ™anin mama gaje kuwa yana É—akin soro kwance shima ko sallar asuba bana tunanin yamaje yayi. Iya ta surfa wakenta ta gyarashi tsaf cikin hanzarin da ALLAH ya bata, ta É—auka a kanta ta fita markaÉ—e makwaftansu. Sammakonta ya saka itace farko kullum, yauma dai ita ta fara buga gidan Rabi mai markaÉ—e. Mijinta yazo ya buÉ—e, kafin ya koma ciki ya tado rabin. Kamar jama'a jira suke, sai gasu sunata shigowa markaÉ—e, sai da aka fara markaÉ—a na iya ta dakko ta dawo gida abinta. Koda ta shigo babu wanda ya fito, bata damuba ta sauke tukunyar tuwon ta sata gefe inda zafin wuta zai dinga kai mata ta aza kasko a murhun tare da zuba man gyada ta yanka albasa a ciki. Zaman buga Æ™ullun tayi, wanda yay jajir saboda kayan miyar da yaji, gishiri kawai ta saka masa tai masa bugu mai Æ™yau, zuwa lokacin manta yayi zafi yanda take buÆ™ata. Duk abinda zata buÆ™ata ta kawoshi kusa da ita sannan ta zauna suya. A hankali mutane suka fara sallamar sayen koko da Æ™osai, dan Iya gwanace akan tsafta da iya sarrafa Æ™osai harma da kokon, hakan yasa kullum customers basa yanke mata, hardaga layukan bayansu da gabansu duk zuwa ake sayen kayan sana'arta, shiyyasa kafin wani dogon lokaci zakiga komai ya Æ™are. Sai da hayaniyar Æ´an sayen koko da Æ™osai ta cika gidan sannan inna Mari ta fito daga É—akinta, babu kunya taje ta É—eba koko da Æ™osan ta koma gefe tanaci tana kallon yanda masu saye suka yanyane iya har tana neman ruÉ—ewa. Maimakon taje ta taimaka mata saita kauda ido tana taÉ“e baki. A haka Sa'idu ya shigo gidan, buta ya É—auka ya shiga banÉ—aki, zuwa can sai gashi ya fito, shima dai koko yaje ya É—iba da Æ™osai ba tare da ya gaida kowa a cikinsu ba ya koma É—akinsa. Har dai akaci cinikin nan aka tsire Samina tana barcinta. Bata fitoba kuma sai da iya na wanke kwanikan data É“ata. Bata ko kalletaba ta fice cikin hijjab, kusan awa guda sai gata ta dawo É—auke da leda baÆ™a. Iya na zaune tanacin tuwo Samina ta zari kwano da kofi a wanke-wanken da Iya tayi ta shige É—aki. Ajiyar zuciya kawai Iya tayi tana janye idanunta ta maida kan tuwonta dake mata dadi fiye da kilishin dayay sati biyu a tsume😢ğŸ˜�😋. ________________________________ Sai da gari ya É—anyi haske Ahmad da Mudan suka shigo cikin gidan, dan tuni baba shi ya dawo tare da sauran Æ´an uwansa, tsoho baba Rabi'u kuwa baya iya fita saboda Æ™afa. ÆŠakin baban suka shiga, suka gaidashi cikin girmamawa, kamar yanda ya saba ya jaddada musu nasihar jin tsoron ALLAH a duk halin da suka tsinci kansu, tare da riÆ™e gaskiya a zamantakewarsu da kowa a rayuwa, su nemi gumin halak komai wahalarsa da Æ™ankantarsa, su saka a ransu albarkarsa na wajen UBANGIJI ba wayonsu ba, duk sauÆ™in Haramun su gujeta dan ita halaka ce, karsu zama masu biyayya wa jagorancin miyagun abokai akan harkokin banza, ko bayan babu ransa su riÆ™e zumincin juna danshi tsanine mai kai bawa zuwa aljanna, idan mutuwa ta riskesa a wannan yinin karsuyi masa kuka, karkuma ai masa zaman makoki, ya yafema kowa, su roÆ™a masa gafara wajen kowa, baya bin kowa bashi ba'a binsa. Wannan itace nasihar da yake musu akowacce safiya, wadda tun suna Æ™anana sunma gama haddaceta a Æ™walwarsu saboda yawan bita da suke samu daga mahaifinsu abin alfaharinsu. Jiki a sanyaye suka miÆ™e suka fito daga É—akin, É—akin Ayyah suka shiga, tana zaune saman abin salla tana jan cazbaha. Ƙasa suka tsugunna itama suka gaidata cikin girmamawa, fuskarta É—auke da murmushi ta amsa musu, kafin ta turo musu kwanon dabino tana faÉ—an, “Mudan gashi, nadai san ÆŠan albarka yau azumi yakeyiâ€?. Murmushi Ahmad yay yana É—aga mata kansa, Mudan yaja kwano ya ciri dabino bakwai yana Æ™aramar dariya da tsokanar Ahmad, “To mudai bamayi Ayyah, kuma ci mukayi abunmu, amma tunda É—aki É—aya muke kwana da Yah Ahmad nasan za'a rinÆ™a dibamin ladan ganin ido a azuminsaâ€?. Dariya Ayyah takeyi, Ahmad kam dake miÆ™ewa ya shureshi da Æ™afa yana hararsa, akwatin Æ™arfe na lefen auren Ayyah🤣 da kayansa ke ciki ya nufa, “Ayyah kibar biyema wannan shashashan wlhy, dan mudan bazai taÉ“a hankaliba inagaâ€?. “Tab lallaima Yah Ahmad É—innan, duk hankalinan da nake dashi baiyi makaba ashe? To zakasha mamaki kuwa, Ayyah samun albarka kinji naje na É—ebo ruwa yau inada wajen zuwa da safen nanâ€?. Ayyah dake haÉ—iye dariyar da take musu tace, “ALLAH yay muku albarka Mudanseer, ya shirya manaku ku zama jaruman musulinci da MANZON rahama zai alfahari da haihuwarku, ALLAH ya baku rufin asiri mai albarka da amfani ya tsareku da dukkan wani sharri da abun Æ™iâ€?. “Amin Ayyahnmu, maman É—an albarkantaâ€?. Mudan ya faÉ—a yana miÆ™ewa, Ahmad dai da yasan neman magana mudan keyi sai bai ko kalleshi ba harya fice. Ayyah ta juyo tana kallonsa da murmushi, “Ɗan albarka mi zakayi da safen nan?â€?. Kansa ya langaÉ“e cikin Æ´ar shagwaÉ“a yace, “Babu komai Ayyah na, akwai abinda zan mikine?â€?. “Eh to ba wani dai mai yawa bane, sonake kaje ka sanarma kawunku lurwanu matsalar da ake ciki game da Æ´ar uwarku, dan babanku yariga ya rantse babu ruwansa, ya kuma hana a sanarma Æ´an uwansa, nima dai banason suma sani É—in, saboda gutsiri tsomar iyayenku mata na gidannan. tun jiya Gwaggo keson fita tasamu ta sanarma Kawun naku Babanku ya hanata fita, saboda yasan ina zataje......â€? Kayan hannunsa da yakeson ya É—an goge ya ajiye saman akwatin bayan ya rufe, ya gyara zamansa sosai a Æ™asa cikin sake tsuke fuska yace, “Ayyah, wannan karon banason kowa ya shiga wannan maganar, har kawunma ki barsa, ni da kaina zzan kawo Æ™arshen matsalar Yaya Maryam, dan wanan mijin nata *KAREN BANA* ne, *ZOMON BANA* yake buÆ™atar yayi maganinsa, ku zuba mana idanu kawai......â€? Shiru kawai tai tana kallonsa dajin Æ™arin Æ™aunarsa, muryarta naÉ—an rawa tace, “A'a É—an albarka, karka jefa kanka cikin matsala, wannan maganar babbace, banason zuciya ta lulluÉ“e ganinka harka aikata abinda zaisa muyi nadama mu duka, kasan dai halin babankuâ€?. Murmushin takaici Ahmad ya É—anyi, ya matso kusa da Ayyah sosai, “Karki damu Ayyah, insha ALLAHU ba mummunan abu zan aikataba, ta Æ™yaÆ™yÆ™yawan hanya zan gyara komai da izinin UBANGIJIâ€?. “To shikenan É—an albarka, ALLAH ya albarkaci rayuwarka, ya tsare gabanka da bayanka, ALLAH ya cika maka burukanka na alkairi ya kuma share hawayenka a duk lokacin da zasu kwaranyo koda babu ranmuneâ€?. Cikin sukar zuciya ya amsa da amin. Bai sake cewa Uffanba ya É—auki kayansa a hannu ya fita. ÆŠakin Gwaggo ya shiga, ciki-ciki ta amsa masa sallamarsa, bai damuwa ya durÆ™usa har Æ™asa ya gaidata. Ta amsa masa tamkar yanda ta saba cikin nuna rashin kulawa. Shiru yay zaune a wajen, shi bai tashiba bai kuma motsaba, gashi ba hira sukeyiba, tama maida hankalinta wajen bama zu Fa'iza umarnin ruwan kamu da zata É—ora. A haka Abubakar ya shigo ya samesu, shima dai masha ALLAH ya fara zama saurayi, Gwaggo ya gaida kafin ya gaida Ahmad. Amsawa Ahmad yay yana miÆ™a masa kayan hannunsa, “Abu amshi kayanan ka goge mani, zanje wani waje na dawo, ka tabbatar sun gogu daÆ™yau, karkamin iya shegen da kaima Mudan shekaran jiya a kaya kajini ko?â€?. “To Yah Ahmad, amma sai dai dutsin yana wajen Yaya Salisu, dan jiya daya amsa ina shago bai dawo dashiba, gashi babu gawayima ya Æ™areâ€?. “Kaje ka amso dutsin, bara naga inada wata naira É—ari anan, saika sayo gawayi na hamsin, hamsin É—in kayi kudin tara da shiâ€?. Yana maganarne yana laluben aljihunsa. Gwaggo da tun É—azun tana saurarenau bata tankaba ta katseshi da faÉ—in, “Kabar kuÉ—inka, kai Abu kaje ga gawayi can lungun É—akin Yaya na kashe jiya kayi masa gugar dashi, dama saboda ku aka fara tarashi kwa rage cacar kuÉ—in sayen tunda iccen yana bada rushi sosaiâ€?. Murmushi Ahmad yayi har haÆ™oransa suka bayyana, a hankali yace, “Mun gode Gwaggonmuâ€?. Shiru tayi bata amsa masaba, shima sai ya miÆ™e sim-sim cike da kunya yay mata sallama ya fice. Abu ya danne dariyarsa da Æ™yar, danshi Gwaggon tasu da Yayansu dariya suke bashi a kullum, sai kace wasu surukai. Gwaggo da tasan shakiyancinsa ne ya motsa ta É—akko mafici tana kai masa duka, da gudu ya fito a É—akin yana dariya. Ahmad yana gaban kejin kajinsu tsugunne Sadiya tazo zata fice riÆ™e da kwanon langa babba, tai masa sannu tana Æ™oÆ™arin wucesa. Kiranta yayi, hakanne ya sakata tsayawa tana juyowa gareshi, “Na'am Yaya nazone?â€?. “A'a karki zoâ€? yay maganar cikin gatse yana zaro É—an tsakonsa sabon Æ™yankyasa daya mutu daga kejin. “Yi haÆ™uri Yayaâ€?. Baice mata komaiba sai da ya miÆ™e, “Mi zaki sayo muku?â€?. “Yaya Æ™osai Baba yace, na É—ari da hamsinâ€?. Bai bata amsar maganartaba ya lalubo É—arin aljihunsa ya miÆ™a mata, “Amshi wannan kije Mudan na fanfo ki amshi É—ari a hannunsa saiki sayo, shi kuma baban ki maida masa kuÉ—insaâ€?. “To Yah Ahmad mun gode, ALLAH ya kara buÉ—i na alkairi mai albarkaâ€?. “Aminâ€? ya amsa akan laÉ“ansa, ya É—auke kansa daga sadiya yana Æ™walama Zainab autarsu kira. Babu É“ata lokaci ta iso hannunta riÆ™e da tsintsiyar da take sharar tsakar sashensu. “Idan kinzo shararnan ki sharo cikin kejin nan, wannan É—an tsakon a wullasa masai karna dawo na iskesa anan wajen, sanan a wanke kwatanniyar agwagi a zuba musu sabon ruwaâ€?. “To yayaâ€? ta amsa a ladabce. Ficewarsa yay ba tare daya sake amsawa ba. Majalissar abokansa yaje inda suketa bikin karya kumallo, wasu da koko wasu da shayi dai dai Æ™arfinsu, sai indomie da Æ™alilan É—onsu sukeci da aka dafo daga wajen mai shayi. Zama yay yana miÆ™ama kowa hannu suka gaisa, duk sukai masa tayi, amma sai ya girgiza musu kai, nanfa suka hau masa Æ™orafi akan hakan. Murmushi kawai yayi, danshi babu wanda yasan yana azumin idan ka cire Ayyah, ko Gwaggo idan ba taga Ayyah nata Æ™oÆ™arin haÉ—a masa abin shan ruwa ba bata cika sanin yana azuminba. Text message ya shiga tafa ma Samina da Æ´ar Æ™waÆ™ur din wayarsa, yanayi yana É—an murmushi harya kammala ya tura mata sannan ya maida wayar aljihu yana fuskantar hirar da abokan nasa keyi mai kama da santin abincin da suke lodama cikinsu. __________________________________ Samina na tsaka da cin indomin data sayo wajen mai shayi da tea É—inta mai kauri ta tsinkayo shigowar saÆ™o a wayarta vivo Æ™arama da Ahmad ya siya mata dan karta gani wajen tsaranta, jawota tai daga Æ™asan filo ta buÉ—e saÆ™on. Murmushi tayi saboda abinda saÆ™on ya Æ™unsa, sai kuma ta taÉ“e baki tana ajiye wayar gefe. Har yanzu dai zuciyarta bata sama mata matsayaba game da zaÉ“in da ya dace tayi, Ahmad ko Ma'aruff?, sai dai wani gefen na kawo mata kutsen wata shawara mai sakata ban tsoro akan Yah Ahmad. A haka ta kammala cin abincinta ta fiddo kwanikan, inda su Iya suke ajiye wanke-wanke takai ta ajiye, ta nufi É—akin kakarta inna mari dan bata labari akan abinda ya faru jiya. Inna Mari na tsakar É—aki zaune tana juya wani turmin zani mai Æ™yau Samina ta ahiga. Zama tai gefenta tana fadin, “Inna wannan zaninfa?â€?. “Uhhm, wlhy Samina Haire ce ta aiko dashi jiya da daddare, wai sotake na cigita mata ko akwai mai saya, itama É—anta yayo mata shine zata sayar saboda fatara ta isheta, nikuma badan karna É—aukarma kaina rigimaba dana saya na ajiye saboda fitar sunan Æ´ar uwarki binta, na huta kingaâ€?. “Eh kin kawo shawara Inna, to ki É—auka kawaiâ€?. “Kijiki da wani zance auta, idan na É—auka da shekarun tsohuwarki zan biyata?â€?. Dariya Samina tayi, ta karkace gefe tana kwanto kuÉ—in data raba uku wanda Ma'aruff ya bata ta É“oye sauran tazo nunama inna mari kashi É—aya, ta ajiye gabanta. Sosai inna mari ta firgita, cikin Æ™walalo idanu tace, “Samina! Ina kika samo waÉ—anan maÆ™udan kuÉ—in haka? Kar dai sata kika far......â€? “Inna sata kuma? Dan ALLAH daina min baki mana, sabon saurayi nayi jiya É—an masu kuÉ—i, shinema ya kawoni har gidanan, yakuma bani w aÉ—anan kuÉ—in dubu biyar dazai wuceâ€?. “Kai dan ALLAH jikallena da gaske?â€?. “Wallahi kuwa Innaâ€?. “Tofa, kice arziÆ™in yazo Samina, lokacin cin moriyar haihuwa yayi, yanzune mijin aure dai-dai dake ya iso garekiâ€?. “Hummmâ€? kawai Samina ta faÉ—a. Itako inna mari ta Æ™ule da murna harda ringume Samina, atake ta cire dubu É—aya taba Saminar wai ta kashe, ta ajiye dubu uku kuÉ—in zani, É—aya kuma ta saÆ™e cikin zaninta tana faÉ—in “Wannan kayan kicin zamu fara saye, dan yanzu sune Æ™aryar, muma dolene asamu a jerin lissafi, ballema gidan daya dace a tarama kayan kicindin Æ´an gaske zakijeâ€?. Ita dai Samina murmushin yaÆ™e kawai take iyayima inna mari, tanaso tace abama mamanta nata tanaji tsoron jarabar Inna mari. Yanzu da bata É“oye wasuba ko mama gaje inna mari bazata tunaba, amshesu zatayi duka.............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *GW* *(6)* ..............Ahmad na barin majalissarsu shago ya shiga, ya samu ya ida haÉ—a rigar wandon jiya da ya fara cikin kuzarinsa, yana shirin Fita Mudan ya shigo cikin shirin makaranta. “Yauwa Mudan ka fito?â€?. “Eh wlhy yaya, gara naje dan yau text gareni, amma zan dawo da wuri insha ALLAHâ€?. “Masha ALLAH, idan ka rigani dawowa to dan ALLAH kai Æ™okarin haÉ—a kayancan nasu Jamila, banason suzo gobenma bamu kammala ba mu sake saÉ“a alkawari, nima zan É—anje wani wajene, bansan kuma ko zan dawo da wuriba gaskiyaâ€?. “To yaya babu damuwa, amma ta gama biyan kuÉ—inta kuwa?â€?. “A'a gaskiya bata gamaba, Ƙawarta dai ta kammala, amma ka duba littafin da ake rubutawa zakaga nawa kuÉ—inta ya rage, karka bata kayannan saita fara danÆ™a maka kuÉ—iâ€?. “Angama insha ALLAHU yaya, ga sauran kuÉ—in jiya na wajen Faridan, dubu É—aya da É—ari uku na taÉ“a na maganin Yaya Maryamâ€?. “Barsu a hannunka, bani dai É—ari biyu kawai a ciki, saika bama su Ayyah kudin cefane, dan na lura yau baba sai a hankali bashi da kuÉ—iâ€?. “Eh wlhy kam naji yana faÉ—ama Gwaggo yanzu data aika yaba auta kuÉ—in sayo omoâ€?. “To ka basune?â€?. “Nabata naira É—ari ta sayo É—an babban nan Æ™ila yakai ko jibineâ€?. “Okey babu damuwa, kaje karka makara nima wanka zanje nayi na fitan, a dawo lafiya, ALLAH ya bada sa'ar textâ€?. “Amin yayana abun alfaharinaâ€?. Madan ya faÉ—a cikin Æ™arajin Æ™aunar É—an uwan nasa. Ahmad baice komaiba ya kulle shagon ya fita zuwa cikin gida. Sannu yayma su Ayya dake a tsakar gida suna cin É—umamen tuwo ita da gwaggo a kwano É—aya. Ayyah ce kawai ta amsa masa, gwaggo kuwa ko inda yake bata kallaba. Ruwa ya É—iba a botikin Æ™arfe yazo zai sake wucesu. Ayyah dake binsa da kallo tace, “Ɗan albarka badai da ruwan sanyi zakai wankan ba?â€?. Ruwan ya ajiye yana murmushi, “Dashi zanyi Ayyah, sauri nakene shiyyasa, kuma ai rana taÉ—an fara zafi babu sanyin sosaimaâ€?. “Hakane, amma kuma mura nake tsoron kartai maka kamun kisan mummuÆ™eâ€?. Kafin ya samu bata amsa Zainab da Fa'iza suka sanya dariya saboda zancen Ayyah na Æ™arshe. Cikin harara ya kallesu, hakanne ya sakasu yin tsitt suna haÉ—iye dariyar da Æ™yar. Ƙwafa kawai yayi ya É—auki ruwansa yana faÉ—in, “Karki damu Ayyah bara na watsaâ€?. Harya fito da ga wankan su Ayyah na tsakar gida zaune, shiga É—akin Ayyah yay ya shafa mai acan, ya shirya cikin yadinsa ruwan Æ™asa da Abu ya goge masa, yayi Æ™yau sosai, yana tsaka da taje kansa akai sallama a Æ™ofar É—akin. Amsawa yay yana juyowa saitin Æ™ofar, “Wanene?â€?. yay maganar yana É—age labulen. Umm-Rumana dake tsaye cikin Uniform É—in islamiyya ruwan madara kanta a Æ™asa tace, “Yaya nice, dama Yah Sufyan ne yace na sanar maka yana jirankaâ€?. Sakin labulen yayi yana faÉ—in, “Okey, kice masa ina zuwaâ€?. Cikin É—an risinawa ta amsa da “Toâ€?. “Umm-Ruman jirani mu wuceâ€?. ‘Fa'iza ta faÉ—a daga É—akin Gwaggo tana Æ™okarin jawo hijjab É—inta da jakar makarantaâ€?. “Kiyi sauri to, dan mun makara wlhy, nima harmun fita dasu Salima Yah Sufyan ya maidoniâ€?. Fa'iza na fitowa Ahmad ma ya fito daga É—akin Ayyah yanata Æ™amshinsa mai sanyi. Kusan a tare suka fita shi da su Fa'iza, suka wuce islamiyya shi kuma ya hau mashin suka bar anguwar shi da Sufyan da yake masa hirar su Fa'iza. Ahmad da ke a bayan mashin É—in ya É—an daki kafaÉ—ar Sufyan kaÉ—an, “Kai malam ka isheni, kabar saka shirgina a cikin na yarancan kajiâ€?. Sufyan yay Æ´ar dariya yana shiga lingun da zai kaisa gidansu Inna mari yana faÉ—in, “Oh bakasan shirgin yara sai na Samina ko? To ai baifi shekara biyu da rabi tabama su Umm-Rumana É—inba itama, da yakema sunada girman jiki aiba komai zata nuna musu baâ€?. “Kai dai kasani alhajiâ€?. Cewar Ahmad yana Æ™oÆ™arin sauka a mashin É—in. Sufyan dake Æ´ar dariya shima ya sauka yana kafe mashin É—in. Waya Ahmad ya ciro daga Aljihu yana Æ™oÆ™arin kiran Samina, dan wani waje zasuje yace su biyo su duba Inna mari sai su wuce. Kusan kira huÉ—u bata É—agaba, yana Æ™oÆ™arin hangen inda zai ga yaron da zai aika a kiratane wata danÆ™areriyar mota data gama Æ™oshi ta faka a gabansu. Daga Ahmad har Sufyan motar sukebi da kallon mamaki, wanda ke a ciki bai fitoba kusan mintuna uku. ÆŠauke kai Ahmad yayi da ga motar ya cigaba da neman layin Samina ko zata É—auka, dan shi abinda kawai zuciyarsa ta bashi bata kusa da wayarne.... Cikin tsagwaron gayu Samina ta fito da ga É—akin Inna mari, sai Æ™amshi take zabgawa, wanda bai saniba bazai taÉ“a É—auka ta fitone da ga irin gida nasu Ahmad ba. Tana ma inna mari da iya sallama wayarta ta shiga Æ™ara, tsaki taja mara sauti, dan tasan dai bai wuce Ahmad sarkin naci ba, dan duk kiran da yay mata tana zaune tana kwalliyane, amma dan iya shege taÆ™i ta É—aga. Amma Ma'aruff na kiranta yace ya iso ta fito jiki yana rawa. Sam idanunta bai kai kansu Ahmad ba, saboda suna daga bayantane, taku take É—ai-É—ai tamkar tazo filin gasar sarauniyar Æ™yau ne, Æ™amshinta kuwa tuni ya buÉ—e hancin Ahmad da Sufyan da ke binta da kallo baki buÉ—e tamkar sakarkaru. Daga cikin motar Ma'aruff dake kallonta ya miÆ™a hannu ya buÉ—e mata murfin gefensa, a gaban idonsu Ahmad ta shige motar. Wani Æ™ululun baÆ™in ciki da ya tokare maÆ™oshin Ahmad ne ya wuce da Æ™yar, yaso ya danne amma sai ya kasa, ya yunÆ™ura cikin zafin nama zai je gareta Sufyan yay azamar ruÆ™o hannunsa yana girgiza masa kai. Dole Ahmad ya haÆ™ura ya zubama motar ido har tabar wajen, Sufyan dake É—aukarsu video recording a waya ya sauke yana sauke numfashi kusan a tare. Baicema Ahmad komaiba akan hakan, sai Mashin da ta haye abinsa ya tayar yanama Ahmad nuni da shima ya hau suje. Har sukaje inda suke son zuwa babu wanda yay magana balle su É—akko zancen Samina. Sun isa wajen Æ™awarsu mai suna Zaheedah, tare sukai karatu da ita, da farko catai tanason Ahmad, amma sai bai É“oye mataba ya sanar mata yanada wadda zai aura tayi haÆ™uri. Tayi fushi a lokacin, amma daga baya sai ta dawo kuma tace su zama abokai, badan Ahmad ya soba ya amince saboda matsawar Sufyan da Ameen, tun daga lokacin sai suketa zuminci, tare da taimakon juna akan karatu har ALLAH yasa suka gama. Sun cigaba da zumincinsu, yayinda suke haÉ—uwa jefi-jefi dasu Ahmad É—in, sai ko waya ita sunayi akai akai. Tarbar mutunci suka samu daga wajen Zahidah, ta kaisu har falon baÆ™i dake a cikin gidansu, kafin wani dogon lokaci an cika musu gabansu da kayan ciye-ciye. Sufyan ne kawai yaÉ—anci wani abu, amma banda Ahmad dake a zumi, wanda dole ya faÉ—a musu azumi yakeyi saboda fushi da Zaheeda tayi akan baici abin gidansuba. Gaisuwa sukayi cikin mutunta juna, kafin su É—ora da hirar yaushe gamo, dan sun É—an daÉ—e basu haÉ—uba. Sun mata bayani akan abinda ya kawosu game da taimakon da zatai musu akan yaya maryam. “Karka damu Shema, insha ALLAHU zan bada gudunmawata, domin gyaran aure aiba abin wasa baneba, amma ku yaya maganar naku auren? Musamman ma kai Shema da nasan akwai matar tamu a hannu?â€?. Murmushin yaÆ™e kawai Ahmad yayi, amma baice komaiba, sai Sufyan ne ya bata amsa da faÉ—in, karki damu, soon zakiji bayani mai daÉ—i insha ALLAHUâ€?. Cikin faÉ—aÉ—a murmushi tace, “To ALLAH ya tabbatar mana, ya kuma kaimu lokacinâ€?. Da amin suka amsa, inda Ahmad Æ™oÆ™arin danne É“acin ransa kawai yakeyi a wajen. Kusan awarsu biyu a gidan sannan sukai mata sallama suka tafi, bayan ta haÉ—asu da leda ta kayan shan ruwan Ahmad. Da Æ™yar suka amso, dan sai da ta É“ata rai sosai sannan. Sufyan yaso su Æ™ara zuwa wani waje danya ragema Ahmad É“acin ran da ya lura yakai Æ™ololuwa a ciki, amma sai Ahmad É—in yaÆ™i yarda, yace su wuce gida kawai. Sufyan na kafe mashin a majisarsu Ahmad bai zaunaba, hannu kawai ya bama su Salisu dake zaune su uku kawai suka gaisa ya nufi gida abinsa. A É—akinsu na zaure ya yada zango, da Æ™yar ya iya zame kayan jikinsa ya zauna daga shi sai best da boxer, baiyi auneba yaji jawaye masu É—umi nabin kumatunsa. Wai yau shine akan idonsa yarinyar da ya gama É—orama buri ta shige motar waninsa ba shiba, bayan yaji a ransa tabbas taga kiran da yay mata a waya taÆ™i É—auka. Gaba É—aya kansa ya kulle game da Samina, ya rasa wane kalar tunani zaiyi ko zaiji sassauci. Bai motsa daga wajenba har aka kira sallar zuhur, ya tashi daÆ™yar ya fice bayan ya saka jallabiya a jikinsa. Suna idar da salla É—akin ya sake dawowa ya kwanta, nanma dai tunaninsa ya É—ora daga inda ya tsaya, bai sake fitaba sai da la'asar tayi, an idar da salla ya sake nufo gida, zamansa ke da wuya a bakin katifarsu Sufyan ya shigo É—akin da sallama. Hannu ya bashi sukai musabaha, kafin ya zauna a kusa dashi gefen katifar, “Abokina ba tunani ko É“acin rai akanta ya kamata ka sakama ranka ba, É—aukar mataki da gaggawa kafin abun yay nisa shine yafi dacewa da kai, bansan miyyasa a kullum kake maida kanka ragon namiji akan Samina ba, ka riga ka sakema yarinyarne da yawa shiyyasa har take iya kawo maka waÉ—annan salon rainin wayon tamkar ba kanuwarka ba, ni dai yanzu da zakaji da ka shareta kawai, kaje ka samu su baba da maganar aurenku, gara ko hayar É—aki É—ayane ka kama, tunda dai gwargwadon iko kana samun taro da kwabon da zaka iya riÆ™eku koda ba'a samu komai baja-baja ba, kaga saita karasa karatunta a cikin gidanka hankalinka kwanceâ€?. Sosai shawarar Sufyan taima Ahmad daÉ—i, ya kuma gamsu da ita É—ari bisa É—ari, godiya yay masa akan hakan, daga nan suka É—an Æ™ara tattaunawa akan maganar yaya maryam, Sufyan ya kara masa shawara game da Samina kuma. A haka Mudanseer ya shigo ya samesu, gaidasu yayi ya ajiye kayan hannunsa ya fice zuwa cikin gida saboda azabar yunwar da yakeji. ________________________________ Bayan sallar isha'i Ahmad na zaune a Æ™ofar É—akin Ayyah yana buÉ—a baki, sai dai rabin hankalinsa nakan wayarsa, da alama dai akwai abinda yake tsumayen gani, amma yaÆ™i ya shigo...... “Ɗan albarka wai bazaka ajiye wayar nan kayi buÉ—a baki bane?â€?. Murmushi Ahmad yayi yana ajiye wayar gefensa, ya cigaba da cin alalar da Ayyan tai masa dan buÉ—a bakin, sai dai zuciyarsa sam babu daÉ—i, yau gaba É—aya da É“acin ran SAMINA ya yini a ransa, ya kuma tura mata massege akan ta dawo gida yau É—innan sai dai har zuwa yanzun bata shigoba, ya kirata kuma wayar a kashe. Yana cin abincin yana sauraren hirar Æ™annensa dake daga can gefensa a Æ™ofar É—akin barcinsu, sai Ayyah da Gwaggo dake a Æ™ofar É—akin gwaggon suna cin tuwo suma Shigowar saÆ™o a wayar tasane ya sakashi saurin É—aukarta har jikinsa na rawa, ko da ya buÉ—e saÆ™on sai yaga abokinsane Sufiyan yake masa “Please call meâ€?, numfashi ya É—an sauke a É“oye, zuciyarsa duk a cunkushe. A kullum canji yake sake gani da ga É—abi'un saminar sa, baisan mike shirin shigoma duniyar jin daÉ—insu ba sam? Sai a yaune ya fahimci inda matsalar take ashe. Haka dai ya gama buÉ—a bakin zuciya duk babu daÉ—i, duk Æ™aunarsa da alala sai gata yau batai masa wani daÉ—i ba. Ruwa ya É—iba ya É—an watsama jikinsa, yazo ya shiga É—akin Ayya ya É—auki kayan barci ya fita zuwa É—akinsu na zaure. Canja kayan yay ya fice waje wajen abokansa. Acan ya iske Sufiyan, sai da ya gaisa da kowa sannan yaja hannun Sufiyan suka koma gefe. “Sufiy ya akaine? Naga kamin Please call me ne?â€?. KaÉ—an Sufyan ya sauke numfashi yana cije baki, “Abokina wlhy akwai matsalane?â€?. “Matsala kuma Sufiy? Akanmi to?â€?. “Wannan banzar yarinyar mana Sha'awa, wai ni zataima rashin mutunci akan É—an uwanta na legas É—innan yazo wajenta?â€?. Cike da mamaki Ahmad yace, “Itama Sha'awar abinda ta daukarma ranta kenan? Wai miyasa zukatan Æ´ammatan yanzu mafi yawansu sukafi karkata akan kuÉ—i da mai kuÉ—ine abokina?â€?. “Wlhy kuwa Ahmad, gaskiya bazan iyaba mace ta zauna tana zubamin iskanci, ya isa hakanan, wannan karon na barta har abada...â€? Da sauri Ahmad ya katseshi da faÉ—in, “Haba Sufyan karkace haka mana, kaimafa kasan Sha'awa na sonka, É—azunfa kaine ka gama fahimtar dani akan Samina, Æ™ilama kayi kuskuren fahimtar tane........â€? “Ahmad kuskuren fahimta fa kace? Sam babu wani kuskuren fahimta akan batuna, Please kai daine kake neman kasa fahimtar tawaâ€?. “Kaga yi haÆ™uri abokina, wlhy na fahimceka, yanzu kabar komai a hannuna zan sameta, idan munji dalilinta bashi da muhimmanci sai kawai ka barta, amma nikam wannan abu yana bani mamaki na Æ´ammatan wannan zamanin, su kawai idan kaga suna kwantarma saurayi kai da nuna tsantsar Æ™auna yanada wasu wakilai masu farar fuskane (kuÉ—i) a banki?, mafi yawancinsu haka halinsu yake, Æ™alilanne na gari masu son mutum domin ALLAH, Shin suna mantawa da cewa su waÉ—an nan masu kudin da rarrafe suka tashi suma?â€?. “Ahmad mubar zancennan, wlhy Æ™aramin É“acin rai kawai yakeyi, ai kai bakace hakaba, domin kuwa kayi sa'a, duk waÉ—annan banzayen halayyar sam Samina bata dashi, son gaskiya take nuna maka bawai wata abar banza dukiya ba, ko ganin da mukai mata É—azun sai daga baya na zauna ina nazari akai, maybe ma ba abinda muke tunani bane akanta wlhy, naga rankane ya É“aci kawai shiyyasa na sake barinka ka huce akan maganarâ€?. Ahmad da zancen Sufyan yay masa daÉ—i yay murmushi, dan yanason yaji ana yabon Saminar sa a koda yaushe. Cikin abokansu suka koma suka zauna, daga nan fira ta É“arke a tsakaninsu, duk da dai Ahmad yayi gum, sai maida hankalinsa da yay wajen cigaba da neman layin Samina. Amma har lokacin kwanciya yay kowa yay yunÆ™urin tafiya gidansu bai sameta ba, a wannan daren da Æ´ar damuwa ya kwanta, garama jiya daga baya taÉ—an sanyaya masa ransa..............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�» *ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *(7)* .............A É“angaren Samina kuwa shopping Ma'aruff ya fita da ita, sun shiga cikin shoprite inda Samina ta rikice, dan bata taÉ“a zuwa ba, sai dai tanajin labari wajen su Nafy, tuni kanta ya nema kwancewa, dan sai tagama kamar ba'a kano take ba. Ma'aruff dake taku É—ai-É—ai cikin Æ™asaita irinta masu ji da dukiya ya bama Samina umarnin ta zaÉ“i duk abinda takeso. Sam bata cutar da kantaba, tako ware Æ™wanji tana lodar kaya iya son ranta, shiko yana biye da ita yana kallo tamkar ba kuÉ—insa zai biya da kayan ba. Ta É—auki kaya sosai sukaje wajen biya, ATM É—insa kawai ya miÆ™a ya koma gefe, aka gama cirewa aka saka musu a leda, É—aya daga yaron shagon ya É—auka ya bisu mota dashi. Daga wajenma ba gida ya kaitaba, wani gidan gona sukaje, wanda take Æ™yautata zaton yana da alaÆ™a dashi, wajen yayi Æ™yau, dan an gyarashi na musamman domin hutawa. A kujeru suka zauna, inda Ma'aruff da kansa ya fiddo musu ice-cream É—in daya siya musu da gashashshen kaza. Da farko dai Samina taÉ—an noÆ™e baza taciba, wai ita kunya, amma da taga zataima kanta buÆ™ulu tuni ta fara kai lauma harma tana neman zarta Ma'aruff É—in. Shi abunma dariya yaso bashi, amma sai ya fuske abinsa. Sun É—an taÉ“a hira, inda yayta mata tambayoyi a fakaice game da kanta, itako taita basa amsa kanta tsaye. Kusan awa biyu suna wajen, kafin yace ta tashi ya kaita wajen bikin. Sai da suka biya ta gida ta ajiye shopping É—in da yay mata, sannan ya kaita wajen bikin inda su Nafy sukaita ihun ganinta, bai tsayaba yaja motarsa yay gaba ya barta anan tunda bashi da alaÆ™a da bikin nasu. Yauma sun raÆ™washe sun Æ™walle abinsu, ansha hidima sosai, dan sosai Samina ta manta da wani Ahmad, acan aka kusa kwana wajen dinner É—in, sai gabannin asuba suka tashi, gidan amarya aka kaisu suka karasa kwana. Samina bata tashi ganin massege É—in Ahmad ba sai da safe. Dukda taji tsoro sai da ta taÉ“e baki, tana mamakin yanda yake bata umarni tamkar wani mijinta. Kashe wayar tayi gaba É—aya dan karma ya kirata, basu bar gidan amaryaba kuma sai yamma da akayi buÉ—ar kai sannan suka wuce gida. Koda Samina ta dawo gidansu inna mari bata zaunaba, kayanta ta haÉ—a waje É—aya bayan ta É—ibar musu abin ci a cikin kayan da Ma'aruff ya saya mata, ana sallar isha'i ta baro anguwar zuwa anguwarsu.. _____________________________ Ahmad da bai samu barci sosaiba a daren jiya yau sai ya daÉ—e kwance bayan sun dawo sallar asuba. Har takai Ayyah ta fara cigiyarsa saboda ya saba shigowa shi da Mudanseer da safe gaidasu, amma yau har kusan sha É—aya babushi babu alamarsa, Mudan ne kawai ya shigo ya gaidasu da safen ma. Ayyah ta aika Zainab auta É—akin su Ahmad dan taga ko lafiya, dan tata jiran ko Mudan zai shigo ko Abu, amma babu wanda ya shigo a cikinsu. Zainab tayi sallama kusan huÉ—u babu amsa, dan haka ta tura Æ™ofar cikin sanÉ—a ta leÆ™a kanta, kwance ta hango Ahmad a katifarsu ya lulluÉ“a da bargo har saman kansa, sai fuskarsa daya bari a buÉ—e kawai. Komawa tai da baya ta sake rufe masa Æ™ofar, taje ta sanarma Ayyah. Gwaggo na jinsu amma batace komaiba, sai Ayyah dataketa Æ™orafi akan kodai bayajin daÉ—ine, ganin Gwaggo taÆ™i saka baki yasata jan zani ta saka a kanta ta fita zuwa soron. Koda ta shigo É—akin kaÉ—an taja bargon daga saman kansa ta É—ora yatsunta a goshinsa, zafi rau kansa, hakanne yasata fahimtar bayajin daÉ—i kenan. Sanyin yatsunta da yaji a kansane ya sakashi buÉ—e idanunsa da Æ™yar. Ganin Ayyah ce ya sashi Æ™oÆ™arin tashi zaune, da sauri tace, “A'a, kaga yi kwanciyarka É—an albarka, dama baka da lafiya shine ko Mudan baizo ya sanar mana ba?â€?. Cikin magana da Æ™yar Ahmad yace, “Ciwon kaine kawai Ayyah, Mudan kuma baisanma bana jin daÉ—ibaâ€?. “Ai ciwon kai ya wuce ace masa kawai É—an albarka, sannu kaji, bara na saka maka ruwan wanka a wuta, saika daure ka tashi ka watsa ruwan ka karya kumalo sai kasha maganiâ€?. Fuska ya É“ata sosai, dan bayason magani sam, sanin hakane yasa Ayyah cigaba da lallashinsa har ya yarda zai watsa ruwan. Ayyah ta fito a farko, shikuma yana bayanta dafe da kai suka fito daga É—akin, da Samina dake fitowa daga cikin gida sukaci karo, Ahmad yay mata kallo É—aya ya É—auke kansa. Sai Ayyah ce kawai ta amsawa Samina gaisuwar da take yimata. Ayyah tace, “Ɗiyata ashe kin dawo?â€?. Kan Samina a Æ™asa tace, “Eh Ayyah, jiya da daddare na dawoâ€?. “ALLAH sarki, to yaya jikin Inna Mari É—in?â€?. Sai da Samina ta saci kallon Ahmad da ya raÉ“asu zai wuce tankar bai santaba sannan ta bama Ayyah amsa da “Jikinta Alhmdllh, taji sauÆ™i shiyyasama na taho, amma Ayyah yah Ahmad kuwa lafiya yake?â€?. Cikin murmushi Ayyah tace, “ALLAH ya Æ™ara lafiya to, ÆŠan albarka kuwa bayajin daÉ—i, nima yanzu nazo dubashi naga bashi da lafiyaâ€?. Muryar Samina na rawa ta shiga jero masa addu'ar samun lafiya, Ayyah kuwa na amsawa cikin jin daÉ—i. Ahmad ko koda ya wucesu jiyake tamkar ya shake wuyan Samina saboda kishin dake cin ransa, ya gaida Gwaggo dake hada-hadar É—ora girkin rana. Amsawa tai cikin satar kallonsa, dan muryarsa ta tabbatar mata bayajin daÉ—i, ta É—auke kanta tana cewa, “Baka da lafiyane?â€?. Sai da ya kalleta, murya a sarÆ™e yace, “Kaina kemin ciwoâ€?. “ALLAH ya sawwakeâ€? ta faÉ—a tana shigewa É—akin da suke ajiye kayan abinci. A saman laɓɓa ya amsa yana binta da kallo, ya É—an lumshe idanunsa yana jingina da katangar da aka zagaye sashen nasu da ita. A haka Ayyah ta shigo ta sameshi “A'a, tsayuwar mi kakeyi kuma anan É—an albarka?â€?. Idanunsa ya buÉ—e a kanta yana sauke numfashi da buso iskar bakinsa, yace, “Babu komai Ayyah â€?. “To jeka zauna na haÉ—a maka ruwan saika watsaâ€?. Umarninta yabi, yaje ya zauna a kujerarta dake Æ™ofar É—aki ajiye. Bayan ta haÉ—a ruwan Zainab tazo takai masa banÉ—aki. ______________________________ “Wai lafiya na ganki a sukuku? Bayan kuma ba haka kika fitabaâ€?. Samina ta ajiye ledar omon data siyoma Mama gaje tana faÉ—in, “Babu komai mama, Yah Ahmad ne baida lafiyaâ€?. Shiru Mama gaje tayi bata tankaba. Kishiyar mama gaje mahaifiyar Umm-Rumana da suke kira da Amma na daga bakin murhu tana haÉ—a wuta, tana jin uwar da Æ´ar, sai dai batayi ko tariba, saboda tun a daren jiya ta jiyo kalaman Mama gaje akan Ahmad tasan akwai matsala, dan agaban idonta Samina ta shigo da ledoji niÆ™i-niÆ™i a hannu, daga baya ta jiyo murnar da Mama gajen takeyi daga cikin É—aki, har tana kushe Æ™okarin Ahmad duk da wahalar dayay da Samina a baya, koma yake kanyi har yanzun. Saminar ma batace komaiba ta juya ta zata fita, da sauri mama gaje tace, “Ina kuma zakije? Bayan nace ki wanke min zanin gadoncan dana jiÆ™a tun jiyaâ€?. “Mama ina zuwaâ€? Samina ta faÉ—a ba tare da ta saurari mamar tataba ta fice da hanzari. Kanta tsaye sashen su Ahmad ta nufa, ta iske Gwaggo a tsakar gidan tanata aikinta na abinci, sai Sadiya dake taimaka mata da wasu ayyukan. Gaisheta tayi, Gwaggo ta amsa da fara'a tana tambayarta yaushe ta dawo?. FaÉ—a mata tayi jiya cikin jin nauyinta, Sadiya dake dariya ganin yanda Gwaggo da Samina kejin nauyin juna itama ta gaisheta. KafarÉ—arta Samina taÉ—an buga tana faÉ—in, “Baki da kunya yarinyarnan, ina Yah Ahmad yake? Koya koma É—akinsu?â€?. “A'a yana É—akin Ayyah, sun tsareshi ita da Iya yana shan magani, kinsan maigidan naki da magani tamkar jariri yakeâ€?. Dariya kawai Samina tayi, saboda Gwaggo dake a wajen bata iya bama Sadiya amsaba.. Samina ta leÆ™a É—akinsu Sadiya, dan taga takalman Fa'iza, ciki ta shiga da sallama, Umm-Rumana da Fa'iza dake Assignment na islamiyya duk suka kalleta. Da yake ta girmesu, kuma suna kallonta matsayin wadda yayansu zai aura sai suke bata girma sosai, gaisheta sukai, ta amsa tana É“ata fuska saboda ganin Rumana a wajen, dan mahaifiyarsu ta riga ta cusa musu Æ™in kannenn nasu da suke uba É—aya sosai. Umm-Rumana ma saita maida hankalinta ga Assignment É—in bata saka musu baki cikin hirarsu, dan tasan Æ™aramin aikin Samina ne ta ci mata mutunci yanzun nan. A gabanta Samina taja Fa'iza suka fita, danta rakata É—akin Ayyah ta duba Ahmad. Batai yunkurin binsuba, dukda tanason taje tai masa sannu itama. Sun shiga É—akin da sallama, Ayyah na tsaye akan Ahmad ita da Iya kakarsu suna lallaÉ“ashi yasha magani, sai kumbura fuska yake tamkar zaiyi kuka. Iya ta dungure masa kai tana faÉ—in, “Ragon kawai, ni nama taÉ“a ganin namiji na tsoron magani inba kai ba Amaduâ€?. Sake tsuke fuska yayi yana langabe kai gefe idonsa akan Ayyah dan taji tausayinsa....... Ayyah zatai magana cikin son yin dariya su Samina sukai sallama, koda suka shigo bai kallesu ba, sai Iya ce tace, “To ai yanzu kasha tunda ga matarka nan koâ€?. Bai tanka ba, sai ruwan dake hannun iya ya amsa tare da watsa sauran maganin hannunsa cikin baki ya matse ido yana tuttula ruwa a baki ya haÉ—iye da Æ™yar. Yana gama shanyewa kwanciyarsa yayi a gadon Ayyah na karfe yayma kowa banza. A hakane su Samina sukai masa sannu da jiki, takuma Æ™ara fahimtar fushi yakeyi da itane da gaske. Duk kuma sai taji babu daÉ—i, jikinta yay sanyi sosai, gwiwarta a sanyaye ta fito ta koma É“angarensu. _______________________________ Wasa-wasa dai sai da ciwo yaja Ahmad kusan kwana uku, dan daga ciwon kai abu sai ya koma zazzaÉ“i, har saida yasha ledar ruwa biyu, kullum sai Samina tazo gaishesa, amma baya kulata sam. A yaran gidan duk wanda sukazo gaisheshi yana amsa musu koda a gabantane, amma ita sai baya kulata. Duk da abin na mata ciwo sai ta daure ta faÉ—ama Sufyan halin da ake ciki, Sufyan bai tsaya mata rufa-rufa ba ya sanar mata ganin da sukai mata a Æ™ofar gidan su Inna mari, harma ya nuna mata video din daya É—auka dan yaga tana neman musa cewar itace. LaÆ™was jikinta yayi, nanfa ta shiga haÉ—o Æ™arya ta shirya masa akan ita bata da alaÆ™a da Ma'aruff, saurayin Æ™awartane Nafy, tayi kuskure amma ya bama Ahmad hakuri akan shiga motar ma'aruff É—in da tayi. Dole dai akan wannan magana sai da Sufyan yasaka su zama su uku ya sasantasu, Samina harda kukanta tana bama Ahmad hakuri. Daga baya bayan masifar da taci a wajensa yace ya hakura. Tun daga ranar komai ya sake koma musu kamar da, suka cigaba da tattali da soyayyar junansu, yayinda a É“oye Samina take tare da Ma'aruff, idan yaso su haÉ—u gidansu Inna mari take zuwa su haÉ—u a can. ★★★★★★ Æ�angaren yaya Maryam kam babu wanda yasan miya faru, sai ga mijinta har gida yazo yana bama su Baba hakuri akan abinda yake mata, sannan itama ya bata haÆ™uri da neman afuwarta. Babu irin tambayar da Ayyah bataima Ahmad ba akan ya sukayi da mijin Maryam É—in, amma yaÆ™i faÉ—a, yace shi babu komai. Ƙyalesa Ayyah tayi kawai badan ta yarda ba, amma ta fahimci koma minene shine ya aikatashi, kuma ko Maryam É—inma bata san asalin miya kawo gyara a cikin lamarin auren nata daya nema hargitsewa ba a shekarunnan.. Matsaloli sun sake kunno kai tsakanin Samina da Ahmad, dan ta sake birkice masa ya rasa kanta. Gashi yanzu abubuwa yake gani a wajenta wanda bashine ya siya mata ba, yasan kuma iyayensu basu da Æ™arfin saya matan, dan har waya ta canja, tun tana É“oye masa har komai ya fito ya ganta da wayar. Duk iya tuhumar da yay mata kuma taÆ™i sanar masa gaskiya. Abinda ke Æ™ara tada masa hankali kuma da ita sam yanzu batajin shakkarsa balle akai ga tsoro, Æ™iri da muzu take masa rashin kunya idan yay mata faÉ—a akan kuskure. Dan akan wayar nan daya gani a hannunta sosai rikici ya É“arke a tsakaninsu har takaisu ga zuwa gaban kakanni, saboda maganar taje wajen iyayensu mata, sukuma suka gumtsawa mazan, daga nan ne kuma su iya sukaji suma, malam Rabi'u kuma ya kira Ahmad É—in da Samina domin yaji gaskiyar maganar. Da farko Samina ta musa, amma da taga babanta na neman dukanta a wajen saita faÉ—i gaskiya. Ran kowa ya É“aci ranar a gidan, dan haka take a wajen malam Rabi'u tsoho mai ran Æ™arfe ya tsaida watan bikin Ahmad da Samina, a cewarsa ko haya gwara a kama musu su fara zama kafin ALLAH ya hore asan abinyi. Kowa yaji daÉ—in yanke hukuncin da Malam yayi, dan kuwa kusa aka saka bikin, wata biyu kacal, lokacin Samina ta gama exam É—inta, a cewar malam taje gidan mijinta ta Æ™arasa karatun, tunda dama shine ya nace akan sai tayi Wannan abu ya mugun tada hankalin mama gaje da Samina, dan zuwa yanzu dai gaba É—aya tunaninsu ya karkatane ga Ma'aruff dake kashema Samina kuÉ—i tamkar baisan ciwonsu ba. Ahmad kuwa ji yake kamar an masa rahama, dan sakayau ya jisa, shi kansa dama a buÆ™ace yake da auren ainun, saboda muguwar sha'awar da ya fahimci yana da ita akan abokiyar halittarsa............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *(8)* ............Sosai hankalin mama gaje da Samina yake a tashe, tunda suka baro sashen su Baba Rabi'u sai suka kasa zaune suka kasa tsaye. Samina da ke share hawaye tace, “Wlhy mama bana sonshi yanzu, kinajifa wai É—akin haya É—aya za'a kama a ajiyeni kafin komai ya warware? Har sai yaushene komai É—in zai warware a garesu baki É—aya, tunda muka dawo rayuwar gidannan a talakawansu muka iskesu, shekara kusan goma sha takwas basuyi arziÆ™iba sai yanzu da za'a cuceni za'ace zaizo, wlhy nama kula danginmu Æ™ashin tsiyane dasu, shiyyasa duk wanda sukaga ALLAH zai É—aukaka sai su nema dakushesa, kaf yaran gidannan da sukai aure tunda kan su yaya Maryam har zuwa su yaya Binta waccece ba'a cikin wahalar rayuwaba?, kowacce matsalolin fatara da babu sun gama isar rayuwarta, duk sun lalace sun zama wasu tsofaffi sa'anninku, babu wata mai gidan nunama sa'a a cikinsu. Mama kinga kuwa gidan Ma'aruff inda zai ajiyeni, wlhy ko za'a haÉ—a kaf dukiyar ahalinmu bazata sayi wannan gidanba, na rantse da ALLAH ko sama da Æ™asa zata haÉ—e bazan zauna da Ahmad ba, inba hakaba kuwa ALLAH guduwa zanyi daga gidannan......â€? “Ki gudu ina? Babu inda zakije yarinyata, dolene ko sunaso ko basaso su baki wanda kikeso, dan koni ban amince ki rayu da Ahmad ba, yaron da ko rigar sakawa ta kirki baida ita, ki kwantar da hankalinki duk nasan maganinsu, ni warkice dai-dai da Æ™ugun kowanne shege wlhy, iyakaci dai suce ya miki wahala ko? To su faÉ—i duk abinda yay miki za'a biyashi, dan sune matsiyataâ€?. Samina dake shashshekar kuka tace, “Yo mama dukkan wahalarma da yaymin É—in ta nawace? Wlhy nasan ko Ma'aruff yaji saiya ninka masa ma abinda ya kashemin É—inâ€?. Tsaki mai Æ™arfi Mama Gaje ta ja tana yin Æ™wafa, ji take a ranta koda aurenta zai sake mutuwa bazata yarda Samina ta auri Ahmad ba, dan tasan ko barin gidannan tayi akan auren Samina da Ma'aruff gaba zataci ba bayaba, tunda da dai zasu jiÆ™e da naira ne. Duk surutan da Mama Gaje keyi ita da Samina a kunnen Baba Yusha'u ne dake alwala a tsakar gida, amma sai ya nuna tamkarma bai jiba, ya ajiye butar hannunsa ya fita. Ammi ma duk a kunnenta komai ya faru, amma saitayi kamar batasan anaiba, da dai ita ba kishiyar uwa bace data basu shawara akan suyi haÆ™uri kar son zuciya ya kwashesu suyi GUDU DA WAIWAYE....... A tsaitsaye Baba Yusha'u ya shiga sashen iyayensa shi da baba Iliyasu, sun É—anyi magana suka fito a tare riÆ™e da malam Rabi'u zuwa massalaci, inda acan suka iske baba Hamza ma, yayi mamakin ganin Malam a massalaci yau, dan sam baya iyawa, yakai kusan wata huÉ—u ma ko waje bai leÆ™oba, dan ya tsufa sosai. Salla aka tayar, bayan an idar mutane na niyyar fita Malam Rabi'u ya saka baba liman roÆ™on alfarmar su dakata. Babu musu akaita dawowa, ciki kuwa harda Ahmad da abokansa, shima yayi mamakin ganin kakan nasu a masallaci, jira yake kawai su fito ya tambaya. Mamaki ya sake kamashi jin liman ya ambaci cewar Malam ne yace jama'a suyi masa alfarmar tsayawa. Abu tamkar daga sama yaji ana É—aura aurensa da Saminar sa, mutuwar zaune yayi a wajen, duk taÉ“ashin da abokansa sukeyi na alamar tambaya da taya murna bai iya kula kowaba, bayan an kammala É—aurin auren jama'a suka shiga zuwa bashi hannu suna tayashi murna, hannun kawai yake iya miÆ™a musu yana amsawa da amin a saman laɓɓa, amma a zahirin gaskiya baya tare da duniyarsu sam. Falalu Æ™anin Samina da suke uba É—aya, wato É—an É—akin su Umm-Rumana ne ya shiga gidansu da zancen É—aurin auren. Babu shiri Samina dake ban É—aki tana wanka tajawo zani ba tare data É—auraye kumfar jikinta ba ta fito kamar wata taÉ“aɓɓiya tana faÉ—in, “Kai Falalu ubanmi naji kake cewa?â€?. Yaron yaÉ—ansha jinin jikinsa, hakanne ya sakashi haÉ—iye murnar da yakeyi yana komawa bayan Amminsu ya É“uya, Samina ta daka masa tsawa tana sake tambayarsa abinda ya faÉ—a. A dai-dai lokaccinne Mama gaje tayo waje itama daga É—aki, dan da salla takeyi, saboda sauri har tuntuÉ“e tayi, kaÉ—an ya ragema ta faÉ—i ta dai samu ta riÆ™e Æ™arfen barandarsu. Falalu dake a laÉ“e bayan Ammi da tai tsayuwar sojan badakkare yace, “Ai dai malam ne ya É—aura miki aure da Yah Ahmad yanzu a massalac.......â€? Wani ihu Samina ta kurma tana buga tsalle ta dire Æ™asa, sai gata wanwar a sume zani a gefe. Jikin Umm-Rumana na rawa taja Zanin gadon Ammi dake a kan igiyar shanya ta yafama Samina saboda tsirara take. A lokacinne kuma iyayensu maza duk suka shigo, harma dasu Ayyah da matan Baba Iliyasu, dan casuke wani abunne ya faru da Saminar. Ahmad ma da Mudanseer sai gasu sun shigo, nanfa kowa ya rufu akan Samina, yayinda Mama Gaje keta kuka akan bazata yardaba idan Æ´arta ta mutu, tunda tace batason auren miyyasa zasuyi?. Kalaman mama gaje sun fahimtar da kowa daga ina matsalar take, hakan yasa Gwaggo zare jikinta tabar sashen ganin an zubama Samina ruwa ta kawo numfashi. Samina dake hawaye ta fara sakin sambatu, “Wlhy kozaku haÉ—a wuta ku sakani bazan zauna da Ahmad ba, nace bana sonshi, na rantse da ALLAH sai ya sakeni, inba hakaba kasheshi zanyi, wlhy saina yankashi da wuÆ™a idan kuka matsa saina zauna dashi, randa aka kaini a ranar zan kashesa, garama na Æ™are rayuwata a prison da na zauna zaman aure dashiâ€?. Da sauri Baba Yusha'u ya buge bakin Samina, ya kuma kai hannu zai doketa Baba Hamza ya riÆ™e hannun yana girgiza masa kai. Daga Æ™arshema sai yaja hannunsa suka fice, baba Iliyasu na biye dasu. Mudanseer da zuciya tazo masa kusa ya nuna Samina yana zagi, “Banza kawai mara tunani, to dan uwarki saiki tashi ki kashesa ga shinan, butulu kawai mai manta alkairi, kwaÉ—ayayya mara tarbiyya, idan kika kuma zagin Yah Ahmad a wajennan wlhy kafin ki kasheshin ni saina kasheki dan uwark.......â€? Jan Hannun Mudanseer Ayyah tayi tana share hawaye, “Kaga ya isa haka Mudanseer, idan ita bata da hankali kaima baka da shine? Kunga ku wuce mujeâ€? tai maganar tana jan Hannun Ahmad dake tsaye kawai yana kallon kowa kamar ya samu TV. Koda suka koma sashensu ma zama kawai yay ya dukar da kansa Æ™asa yana kallon sumintin Æ™ofar É—akin iyayen nasa, yayinda Mudanseer da Abu keta zage-zage Fa'iza da Zainab na tayasu, Sadiya ko tanada sanyin hali tamkar su Ahmad, sai tayi shiru kawai tana share hawaye. Gwaggo kuwa ai saikama rantse batasan mi ake yi a gidanba, sai aikinta take kamar komai bai dameta ba, nanko jin zuciyarta kawai take tana tsitstsinkewa kamar zata faÉ—o Æ™asa dan damuwa. Cikin lokaci Æ™anÆ™ani gidan ya harziÆ™e, dan bakin Samina bai mutuba sai da baba Iliyasu ya lakaÉ—a mata dukan kawo wuÆ™a, tai tiÉ“is É—in da ko yatsa bata iya É—agawa. Mama gaje kuwa ta fasa kuka da kururuwar za'a kashe mata Æ´a. Kafin kace kwabo labari ya fara fitowa a anguwa, dan duk maÆ™wafta najin abinda ke faruwa. ________________________________ Yanda Samina ke ambaton Æ™iyyar Ahmad a bakinta abun na bama kowa mamaki, duk da dai an fahimci harda ruÉ—in Æ™yale-Æ™yalen duniya ke kwasarta, amma tabbas akwai zuga dake aiki akanta, bakuma kowa bane ke zugata sai mahaifiyarta Mama gaje, saiko Inna mari kakarta da itama tai É—are-É—are a zancen, gefe kuma gasu Nafy sunayi ta waya da zahiri idan sunzo gidan da Æ™aryar dubata. Dan dukan da baba Iliyasu yay mata ciwo sosai ya sakata, ko magana mai Æ™arfi ta kasa yi. Kuma Ahmad É—in dai da bakinta bai gajiya da munanawane ya samo likita ya dubata, Æ´an kuÉ—in dake aljihunsa na É—inki da aka biyasa ya cire ya biya kudin magani dama duk abinda aka buÆ™ata. Tun anama Samina mazurai har iyayenta maza da Amma suka koma lallashinta dukdan ta kwantar da hankalinta ta fahimci halin da ake ciki. Sai dai sam taÆ™i fahimta É—in. ★★★★â˜? Tsahon kwana huÉ—u abu yaÆ™i ci yaÆ™i cinyewa, saima neman É—akin da zasu zauna haya akeyi. Ahmad kuwa yaÆ™i cewa kowa komai, sai bushewa yake a tsaye saboda damuwa, harya fara duhun baÆ™i, gashi abun na neman taÉ“a masa aikinsa na É—inki, dan yanzu ya daina yin komai sai tunani. Wanka wannan sai Ayyah ta sakashi a gaba yakeyi, hakama abinci sam bayason ci sai an masa faÉ—a. Yana Æ™aunar Samina sosai, duk wannan haukar cin mutuncinsa da takeyi bama yajin haushinta, a ganinsa canja masa ita akai kawai, dan Saminar sa ba haka takeba da can. Gashi duk yanda yaso su haÉ—u taÆ™i bada Æ™ofar hakan, duk sanda ya aika a kirata zagi ma take maido masa, idonta ya rufe gaba É—aya, burinta kawai Ahmad yay zuciya ya saketa. Yau data kasance duk yaran gidan na ma'auri sunzo gidan akan wannan maganar aure data bama kowa mamaki, masoya sun zama maÆ™iya, wanene a anguwar baisan soyayyar Samina da Ahmad ba, sai dai baÆ™on da bai wuce sati É—aya ba. Binta yayar Samina ta kalli Saminar dake kwance a saman gadon Mama Gaje tana sharÉ“ar hawaye, ga zazzaÉ“i daya rufeta saboda Æ™untata kanta da takeyi a kwanakinnan. “Humm anya Samina kina ganin kuwa kinma kanki adalci a wannan gaÉ“ar? Anya kuwa kece Samina Æ™anwata dana sani mai tsantsar Æ™aunar Yah Ahmad. Mike ruÉ—aki hakane kike son tafka babban kuskuren da anan gaba baki da hanyar gyarashi? Miya shiga kankine? Samina kibar biyema mama wlhy, dan daga ita har Inna mari babu mai faÉ—a miki gaskiya akan batunnan, kwaÉ—ayi ya rufe muku ido ku duka, kun manta UBANGIJI dake bayarwa bai manta da shi yah Ahmad É—inba, sannan kuma aiba ALLAH ne ya sanar muku shima bazai taÉ“a yin arziÆ™inba ko? Duk gwamna da kika gani ko É—an majalissa, ko minista, ko kwamishina, ko shugaban Æ™asa, ko babban É—an kasuwa, ko babban ma'aikacin gwamnati to shima a baya talakane, kije ki bibiyi tarihinsa kiji, talakannan da zaki aura wataran shine zaki buÉ—a ido ki ganshi a wancan matsayin da ayanzu ya maida ganinki duhu Samina, wlhy dana auri mai arziÆ™i gara na auri talaka musha wahala tare wajen tara arziÆ™in, koba komai zai mutuntani ya girmamani, sannan ko mata dubu yayi a bayana sai yafi nuna kulawarsa gareni fiye dasu, a wannan zamanin kuma Samina yanda maza suka lalace da wulaÆ™anta mace a gidan aure, wlhy kasamu mai maka soyayya irinta Yah Ahmad ka gama morewa, kwanciyar hankali a gidan aure ita mace ya kamata tayi fata a wannan zamanin ba dukiya ba, dan daga lokacin da mai dukiyar ya kaiki cikin gidansa to fa ina gaya miki komai zai canja, dan kinbar ganin farin cikinsa da lokacinsa kuma, ki zauna kiyi tunani, karki bari damarki ta wuceki, dan daga lokacin da kika kai haÆ™urin Yah Ahmad bango yaji ya dace ya sakeki tun a sannan zaki fara nadama har Æ™arshen numfashinki wlhy.......â€? “Aniyarki ta koma miki, kujimin Yaya Bintar nan da mugun baki, ai dawwama a auren Ahmad ne zaisa nayi nadama har Æ™arshen numfashina, rashin auren Ma'aruff kuwa shine sakaci da damata, idanma tunani kike maganganunki zasuyi tasiri a kaina to basu shigaba, dan jinsu nake busar sarewa ma ta fisu daraja, idan kuma shine ya aikoki kije ki sanar masa ba'a daceba, nace bana sonsa a yanzu, ko dolene saina zauna dashi, ana so dolene? So kuke nima na Æ™are cikin talauci da fatara a gidan miji kamar ku, a cikinku kaf babu wata mai abin nunawa a gidan miji inba talauci ba, jibeki, shekarunki gaba É—aya basu wuce talatinba, amma saikace tsohuwar data Æ™ulla hamsin, a dalilinmi zan zauna na Æ™are a talauci kamar ku, aini bama Æ™aramin sona ubangiji yakeyi ba da ya kaini matsayin Æ™ara karatunnan, da haka nima za'a cutamin, a bankani É—akinsa na Æ™are rayuwata a wahale, wataranma har surfau É—in masara da wankau sai an sameni inayi saboda fatara da rashin abincin arziÆ™i mai É—an maiÆ™o-maiÆ™oâ€?. Binta da tai shatata da baki tana kallon ikon ALLAH daga Samina, taÉ“e baki, lallai Æ´ar uwar tata tayi nisan da sam bazataji kiraba. “To ALLAH ya Æ™yauta miki Samina, ai duk wanda yace zai iya haÉ—iye gatari sai a sakar masa Æ™ota, ALLAH yasa kar Yah Ahmad É—in ya sakeki muga tsiyaâ€?. BaÆ™in ciki sosai maganar Binta ta Æ™arshe taima Samina, a masife tace, “Bakinki ya sari É—anyen kashi, muguwa kawai azzalumaâ€?. Dariya Binta ta fita tanayi, inda tun fitowarta mama Gaje ke zuba mata harara tamkar idonta zai faÉ—o, É—anwake take jefawa a tukunya, shiyyasa koda take jiyosu bata shiga É—akinba. A É“angaren su Ahmad ma Æ´an uwansa ne zagaye dashi, shawara suketa bashi akan yayi haÆ™uri yabar Samina tunda tace bata yinsa yanzu, da adawo ana dana sani nan gaba barin auren tun yanzu kamar shine yafi alkairi. Murmushi mai cike da damuwa Ahmad yayi, murya a sarÆ™e yace, “Yaya Maryam ina sonta, nasan duk abinda take faÉ—a shirmene kawai, nan gaba kaÉ—an zata bari muyi zaman lafiya, ana kaitane zakuga wannan shirmen dukta bari, yanzunma zugata akeyi shiyyasaâ€?. Gaba É—ayansu zuba masa ido kawai sukayi da mamaki, sunsan É—an uwan nasu akan Samina babu abinda zasu faÉ—a masa ya fahimcesu, sai kawai duk sukaja bakinsu sukai shiru. Haka Samina taci gaba dayin bore tsawon lokacin satin nan uku da suka shuÉ—e, a kuma na huÉ—un da aka shigane tarewar nasu, dan an samu É—akin da zasu zauna anan Æ™asan layin nasu kaÉ—an, harma an masa fenti, yayinda iyayensu maza suka haÉ—a kuÉ—insu kamar yanda sukeyi aduk Æ´aÆ´ansu da zasu aurar aka siyama samina kayan gadon gwargwadon Æ™arfinsu. Kasancewar bikin yazo babu shiri sai baba Rabi'u yace Æ´an shema ba sai kowa yazoba, su zaÉ“i wasu a ciki su É—anzo a raka Saminar É—akinta shikenan, dan ta jama kanta baza'ai wani taron bikiba...........âœ�ğŸ�? *_Bilyn Abdull ce_* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *(9)* ............Ahmad dai duk abinda akace masa da to kawai yake amsawa, abokansa ma dake jin haushinsa akan dagiyar da yayi kan Samina haka suke taimakonsa da É—an abinda ALLAH ya hore musu, haka suka É—an gagganÉ—a sukai masa É—inkuna kala biyar na angwanci, suka kuma haÉ—a kuÉ—in fentin É—akin da za'a saka amarya tare da yin Æ´an gyare-gyaren da suka dace ayi. Mama gaje dai taÆ™i bada ko cokali da sunan kayan É—akin Samina, haka su Binta sukaje suka jera katakan gado sai katifar da aka saka, amma ko zanin gado babu. Sai da Æ´an shema sukazo sai ga inna marwa da Æ´ar gudunmawarta, annan ne aka sami zanin gadon da aka saka a gadon, sai Æ´an kwanika da dangi suka haÉ—a suma akaje aka ajiye mata. ________________________________ Ayyah harda kukanta lokacin da takema Ahmad nasiha akan haÆ™uri da wannan aure nasu da babu fasali a cikinsa, tasan matsaloli yanzunne zasu fara tunda zasu kasance a inuwa É—aya, ga kuma Samina har yanzu tana akan bakanta na bazata zaunaba, harma da iÆ™irarin saita kashe Ahmad É—in. Shima baba ya masa nasiha, hakama Iya da malam, kowa dai muhimmancin haÆ™uri yake nuna masa, dan kuwa dai tsakaninsa da Samina haÆ™urinne kawai zai riÆ™e a zauna lafiya. Ansha danben bala'i wajen fidda Samina a gidan, dan kuwa hayaniya ce sosai ta É“arke tsakanin dangin mama gaje da nasu Ahmad, dan É“oye Samina sukai suka hanata fitowa, sai da Baba Yusha'u ya shiga da kansa ya taso Æ™eyarta yana cewa duk su tattara su bar masa gida. Itama Saminar data nema tirjewa ya lakaÉ—a mata uban duka, ko wanka batayiba aka cimimiyeta zuwa gidan da zasu zauna matsayin Amarya. *_10:30_* Kowa ya kalli Ahmad a wannan lokacin yasan akwai damuwa, cikin danne fargabarsa yabi umarnin Ayyah yay wanka, cikin kayan da su Sufyan suka É—inka masa ya saka É—aya, yasa turare kaÉ—an ya fito. Iyayensa sun bisa da addu'a, yayinda zukatansu duk suke a tsorace gameda ikirarin Samina na kashe Ahmad a randa suka tare. A waje ya iske abokansa, ya basu hannu duk sukai musabaha, sannan suka take masa baya har gidan da aka kai masa amaryarsa. A Æ™ofar gida su Salisu duk suka ja birki, Sufyan ya miÆ™a masa ledar da suka sayo kaza yana É—an bugun kafaÉ—arsa cikin tsoka. “Ayi amarci a hankali kar da safe mu nemo kafintan gyaran gadoâ€?. Gaba É—ayansu dariya suka sanya, amma banda Ahmad da sam zuciyarsa ba'a wajensu tameba, sun masa sallama bayan addu'a da sukayi suka juya, rufe gidan yayi ya shiga da sallama. Bawani babba bane gidan, irin dai gidajen talakawa ne da kowa ya sani, sai dai su biyune kawai a ciki suke haya, É—ayar matar ita kaÉ—aice sai mijinta da yaransu biyu, saisu Ahmad É—in yanzu da suka tare. ÆŠakinsu shine farko, dan haka kai tsaye Æ™ofar ya dosa, gabansa sai faÉ—uwa yakeyi, hakanne ya sakashi dakatawa ya karanto addu'oi neman tsarin ALLAH daga sheÉ—an. Labulen ya É—aga ya shiga É—akin da sallama, É—akin sai Æ™amshin sabon benti yake dana katako, Samina na zaune a bakin gado ta duÆ™ar da kanta kamar mutuniyar Æ™warai, hijjab ne jikinta ruwan hanta, shiyyasa bai fahimci a wane yanayi take ba. Jiki a sanyaye ya ajiye ledar hannunsa, murya can Æ™asa yace “Samie naâ€?. Shiru bata tanka masaba, ba kuma tai motsiba, hakanne ya sakashi matsawa gareta ya kai hannu zai taÉ“ata, wata muguwar zabura tayi tana miÆ™ewa tsaye, ta fiddo hannunta dake riÆ™e da sabuwar wuÆ™a fil da keta Æ™yalli. Hawaye na kwarara a idonta tace, “Wlhy kana taÉ“ani saina soka maka wuÆ™arnan, idan kanason kanka da arziÆ™inka ka sakeni kawaiâ€?. Ahmad dake kallonta ya riÆ™e Æ™ugunsa da hannayensa duka biyu, murmushin da ya daÉ—e baiyiba ya saki, yace, “Haba Samina, Ahmad É—inki nefa, ki kwantar da hankalinki dan ALLAH mu fahimci juna.....â€? “Fahimtar juna? Yo ai kasani babu ita a tsakaninmu a yanzu, saki kawai nake buÆ™ata daga gareka, inba hakaba ALLAH saina kasheka yau a É—akinnanâ€?. Murmushin ya sake yi yana sauke numfashi, ya rungume hannunsa É—aya akan Æ™irji yana kai É—ayan a fuskarsa ya shafo É—an gemunsa na gayu. “Samina bazaki samu abinda kike bukatarba kuwa, sai dai idan ki kasheni, koba komai zanbar tarihin masoyiyata ta kasheni da hannunta, kuma koba komai zakimin takaba ai koâ€?. Wata dariya da ta bama Ahmad mamaki da tsoro Samina ta kece da ita, ta ajiye wuÆ™ar hannunta tana haÉ—e fuska, “Oh da wannan banzan Æ™warin gwiwar taka ka dogara shiyyasa ka kafe bazaka sakeni ba? To ai shikenan, nama fasa kashekan, kaina zan kashe, kaga saika zauna da gawa aiâ€?. DOWNLOADED FROM AIHAUSANOVELS.COM.NG Always Vist www.aihausanovels.com.ng for download latest Hausa Novels Complete Like Our Facebook Page Kallonta kawai Ahmad yake duk da furicinta ya tsoratashi, amma yasan faÉ—a kawai take danta tsoratashi..... Katsesa tayi da faÉ—in, “Ka sakeni nace malamâ€?. Cikin halin ko in kula Ahmad ya zauna bakin gadon yana cewa, “Idanma zaki kwantar da hankalinki ki kwantar Samina, dan nikam dai ba sakin naki zanyib......â€? Warin fiya-fiya da ya shaÆ™oma hancinsa ya sakashi saurin juyowa yana kallonta. A wata irin zabura da Æ™wala kiran sunanta yakai hannu ya cacumota, kwalbar fiya-fiya data kafa a baki har tasha kusan kwata ya kaÉ“e ta faÉ—i Æ™asa, yayinda idanun Samina suka fara juyewa, saiga bakinta ya fara kumfa. Sosai Ahmad ya fashe da kuka yana jijjigata tamkar mace.... WaÉ—anda suke gidan da duk suke jiyo mahawarar Samina da Ahmad daga É—akinsu tun daga farko ne suka fito a guje, lokacin numfashin Samina harya fara fisga. ALLAH ya taimaka mijin matar yanada motar da yake haya, nanfa Ahmad ya É—auki Samina bisa umarnin mutumin suka kaita mota, babu É“ata lokaci suka doshi asibiti. Da Æ™yar su Ahmad suka samu aka karÉ“i Samina, sai da sukai Æ™arya akan a mistake tasha fiya-fiya catake maganine sannan aka amsheta. Komai ya kwancema Ahmad, babu abinda yakeyi sai hawaye, dan sam bai kawo shirmenta zai kai girman hakaba, duk ya É—auka farfaganda ce kawai danya mata abinda takeso. Har washe gari kuma basu sami labarin farfaÉ—owarta ba daga likitoci, duk wanda ya fito suka tambayesa baya basu amsar komai. Tunda Safe matar wanda ya kawosu asibitin taje gidan su Ahmad ta sanar da duk abinda ya faru, hankalin kowa ya tashi a gidan, musamman ma iyayen Ahmad, mama gaje kuwa kuka take tana faÉ—in bazata yardaba, inhar Samina ta mutu sai sunje kotu wlhy, shima Ahmad sai an kasheshi, dan shine ya kashe mata yarinya. Har suka iso asibitin babu wani bayani Æ™wakwkwara daga likitoci, Ahmad ya faÉ—a jikin baba Hamza yana kuka, duk yayi wujiga-wujiga, kallo É—aya zakai masa kasan shima yana buÆ™atar a bashi gadon. Sai kusan sha biyun rana labarin farfaÉ—owar Samina yazo musu, amma dukda haka tana a cikin mawuyacin hali da addu'a kawai take buÆ™ata. Hankali yaÉ—an kwanta, amma banda na Ahmad, daga baya ma jirine ya kwasheshi ya faÉ—i, sai da aka saka masa Æ™arin ruwan da ya sakashi dogon barci. Har zuwa la'asar Ahmad bai farkaba, zuwa lokacin kuma ita Samina ta farka, idan ka ganta dolene ta baka tausayi, tayi wani zuru-zuru, idanun sun sake fitowa, amma dukda wannan mawuyacin halin da take faÉ—i take sai Ahmad ya saketa. Zuwa dare Ahmad ma ya farka, babu laifi jikinsa ya É—an masa Æ™arfi, tunda har shiga yay É—akin da aka kwantar da Samina ya dubata, lokacin ta sake komawa barci, sosai tausayinta ya kamashi, ya share hawayen da ke zuba masa saman fuska yana É—auke idonsa daga gareta, son gaskiya yakema Samina, dan haka bazai barta ta Æ™untataba insha ALLAHU. ________________________________ Bayan kwana biyu abubuwa sun É—an lafa, jikin Samina da sauÆ™i, haka shima Ahmad, sai dai damuwar da ta zame masa fitar numfashi. Babu abinda ke Æ™ara sukar zuciyarsa irin zuwan Ma'aruff asibitin, a gabansa Samina ke nuna kulawarta ga Ma'aruff duk da igiyar aurensa har uku suna kanta, sannan komai na asibitin ma'aruff ne ya biya, har abinci da kayan ciye-ciye shiyake kawo musu, shi ko koya sayo É—an abu dai-dai karfinsa koma kallonsa ba'ayi, agabansama za'a É—auka a saka a bola. Haushin hakanne ya saka Rahma yin magana, amma sai baba hamza ya Æ™waÉ“eta akan tayi shiru, komi zasu gani daga mama gaje karsu sake cewa komai. Ranar da yamma aka sallamo Samina, ma'aruff ya É—akkosu a motarsa ya kawosu gida, Ahmad sai mashin ya hawo ya biyo bayansu. Babu wanda yace komai akan hakan, kowa ya shiga yay mata sannu, hakama maÆ™wafta sunata shigowa, Æ´an son ganin zahiri a É—auka ai gaba sunta gumtsar gulma. Ahmad dai tunda suka dawo yana É—akinsu kwance, sai bayan sallar isha'ine ya shiga gidan, Ayyah ta samu ta titsiyeshi yasha furar data saya masa tun da rana. Bayan ya gama sha ne yaje É—akin baba ya amsa kiran da yay masa, sun É—an tattauna kafin su fito zuwa sashen malam Rabi'u. Kamar yanda Ahmad ya bukata dukkan iyayensu mata da maza sun hallara. Ahmad na share hawaye tamkar mace ya fara magana cikin nutsuwa. *_“Da farko dai ina godiya ga ALLAH sannan a gareku iyayena, nasan kun nuna dukkan hallacinku gareni, tareda Æ™oÆ™arin É—aura igiyar da zata Æ™ulle zumincinmu fiye da da, ina neman afuwa a gareku badan, kubani dama na aiwatar da abinda zai kawoma kowa kwanciyar hankali, ba tare da abinda muke gani dai-dai ya koma kuskureba. Son gaskiya nake miki Samina, wanda babu ta yanda idan na musalta za'a fahimceni, a tawa fahimtar ka bama abinda kakeso kowacce irin damar da yake buÆ™ata kuma zata kawo masa kwanciyar hankali da farinciki shine soyayya ta gaskiya, na fahimci a yanzu sam hankalinki baya gareni, to bazan tursasakiba, ni Ahmad Hamza Rabi'u ku shaida daga yau, na saki matata Samina saki daya, domin sadaukar da soyayyata ta gaskiya, taje ta auri wanda takeso, ALLAH ya basu zaman lafiya da zuri'a É—ayyabaâ€?._* Ahmad ya Æ™are maganar yana share hawaye masu zafi dake gangaroma kumatunsa. Tsit É—akin yayi, hatta da Samina sai da taji wani iri a ranta, amma tai saurin ture tausayinsa tana sauke numfashi irin na na rabu da Æ™aya É—innan. Malam Rabi'u ya saki murmushi irin nasu na manya, cikin muryarsa ta tsufa yace, “Amadu ALLAH yay maka albarka, ALLAH ya tsare gabanka da bayanka, ya share hawayenka, ya sanya farinciki a rayuwarka har gaban abadan, lallai kacika namijin gaske mai soyayya dan ALLAH, inaji kuma a raina koda ba'a nan duniyaba zaka samu Æ™yaÆ™yÆ™yawan sakamakoâ€?. A tare baba Iliyasu da baba Yusha'u sukace, “Insha ALLAHUâ€? daga nan suma suka É—ora da sanya masa albarka, baba Yusha'u yace, “Ahmad a karo na biyu inhar ka amince na baka auren Umm-Rumana, badan komai nake Æ™waÉ—ayin wannan haÉ—inba sai Æ™yawawan halayenka, duk uba daya mallakeka matsayin É—a ya gama hayewa a rayuwarsa, hakama duk surukin da ya sameka matsayin suruki yaci riba, yanda naso wannan haÉ—in zumincin bana fatar bijirewar wadda bata É—aukeni da muhimmanciba zaisa gwiwa ta sarewaâ€?. Murmushi nanma malam yayi, idonsa kafe akan Ahmad da ya kasa koda motsi, shida yake Æ™udirawa a ransa safiyar gobe zai bar garin gaba É—aya yay nesa dasu shine za'a masa wannan dabaibayin kuma?....... Cikin katsema Ahmad tunani malam yace, “Amadu inhar wannan haÉ—in bai maka ba karka cutar da kanka, dan kuwa ba tilas bane a gareka, amma ni kaina nayi maka sha'awar hakan, dan Umm-Rumana yarinyar kirkice da kowane miji zaiyi fatan samuâ€?. Innalillahi...... Ahmad yaketa ambata a ransa, wannan magana ta masa girma, shidai a yanzu bai dace ya bijirema iyayensa ba kodan abinda Samina ta aikata, sannan koba komai itama zai maida mata murtani, kamar kuma yanda yay alÆ™awarin haÆ™ura da ita auren Umm-Rumana ne kawai zai tabbatar masa da hakan tunda ubansu É—aya... Ayyah ce ta dafashi, hakan yasa yay saurin kallonta, da ido taimasa alamar ya amshi auren, dan haka ya maida kansa Æ™asa ya duÆ™ar yana faÉ—in, “Na amsa baba, ALLAH yasa haka shine mafi alkairiâ€?. Dandanan fuskar kowa ta washe da murmushi, banda Samina da mama gaje, dan mama gaje ma baki ta taÉ“e ta miÆ™e riÆ™e da hannun Samina da tai gajeren tsaÆ™i suka fice. Babu wanda yabi takansu, balle a nuna an damu dasuma. ★★★★ A wannan daren kam inhar Ahmad yayi barci to sai dai É“arawo kuwa, dan komai ya juye masa, har mamakin abun yake da tunanin koma dai mafarki yakeyine?. Ya ayyana hakan a ransa yafi sau dubu, harma Mudanseer dake kwance gefensa ya kasa jurewa ya tashi ya fara masa nasiha da shawarwari duk da kasancewarsa yayansa, tare da haÆ™uri akan canjin da ALLAH yay masa akan Umm-Rumana, inhar yay haÆ™uri ya riÆ™e watarana zaiyi dariya insha ALLAHU, ya cire zancen Samina a ransa, ya fuskanci sabuwar rayuwar gida wata soyayyar, kamar yanda itama ta nuna ta manta da shi da komansa. Yaji daÉ—in shawarar Æ™anin nasa sosai, dan haka ya samu Æ™warin gwiwar tashi yayo alwala yazo ya fara nafilfili yana miÆ™ama ubangiji kuka sa. Ranar haka ya kwana kan sallaya, sai da suka dawo sallar asubahine ya samu ya kwanta ramuwar barci. ********** Æ�angaren Samina jinta take sakayau, duk da wani gefe na zuciyarta yana suka akan maganar haÉ—a Umm-Rumana aure da Ahmad, sai dai kuma tana Æ™okarin kauda abin a ranta baki É—aya, musamman yanda jikinta har yanzu babu Æ™arfi, ga Mama Gaje kuma nata zuga Æ™oÆ™arinta akan abinda tayi har Ahmad ya saduda ya saketa. Ranar dai da tsantsar farin ciki tai barci, kusan raba dare sukai tana hira ita da Ma'aruff a waya, kowa na Æ™ara jadadama É—an uwansa irin Æ™aunarsa da yakeyi cikin zuciya da ruhi. Umm-Rumana kam batasan bikin da akeba a kanta, dan babu wanda ya sanar mata da komai, ko mahaifiyarta batace mata komai akan maganarba. Amma batayi baÆ™in ciki akan aurar da É—iyarta ga Ahmad ba, dan kowa yasan mutumin kirkine, bashi da wani mugun halin da za'ace abin gudu a rayuwarsa, to mizaisa tayi baÆ™in ciki da hakan, tunda har mahaifin Umm-Rumana da kansa yaga nagartar Ahmad yakuma ji a ransa zai masa halacci da É—iyarta, fatan alkairine kawai nata da musu Æ™yaÆ™yÆ™yawar addu'ar zaman lafiya. ___________________________ Babu wanda yay tsamanin a ranar za'a sake É—aura auren, sai gashi kusan Æ™arfe goma sha É—aya na safe motocin Æ´an shema har huÉ—u sun dira maza da mata, dandanan gidan ya kacame da hayaniyar Æ´an bikin da sam babu shiri, hakama dangin Ammi mahaifiyar Umm-Rumana sun cika gidan, dangin gwaggo ma haka na kusa sai É“ullowa sukeyi ta ko ina, to abinka da maganar waya. Duk wannan abu dake faruwa Ahmad bai saniba, sai da Mudanseer ya tadashi akan ya tashi lokacin salla yayi, mamaki ya kamashi lokacin daya shigo yaga gidan a cike. Babu kuma wani É“oye-É“oye Ayyah ta sanar masa aurensa za'a sake É—aurawa bayan sakkowa masallacin juma'a da Umm-Rumana. “Ayyah da wuri haka? Nazata ai za a bari sai nan gaba ta kammala makarantartaâ€?. “Haba É—an albarka, minene wani abin jinkiri anan, Rumana dai ai ta isa aure, kuma ba baÆ™uwarka bace balle kace kanason sanin halayenta, kaima ba baÆ™onta baneba, idan batun soyayya ne kuje can a gidanku zaku Æ™ullata, tamafi ta shirmen wajen nan daÉ—i da nagarta, makaranta kuma duka wata nawa ya rage, idan taje gidan naka saita karasa ai, muma munfison ayin kawai hankalinmu ya Æ™wanta, dan nafison ka riga yarinyarnan yin auren, muyi addu'a kawai ALLAH yasa haka shi yafi alkairi, maza je kayi wankan ga waÉ—annan kayan saika sakaâ€?. Jiki a sanyaye ya amshi farar shaddar dake a cikin leda viva yay mata godiya..........âœ�ğŸ�? *_ALLAH ya gafartama iyayenmu😭ğŸ™�ğŸ�»_**ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuoeSgXuo *(10)* ............Ƙarfe biyu da rabi na rana É—unbin jama'a suka sake shaida É—aurin Ahmad akaro na biyu tare da Umm-Rumana, akan sadaki naira dubu ashirin. Kansa kawai ya duÆ™ar Æ™asa yana haÉ—iyar zuciya, wai shine aka É—aurama aure a karo na biyu cikin kwana uku kacal, sannan kuma bada Saminar sa ba, wadda ya É—auki dukkan buri ya É—oramawa, dukkan rayuwar aurensa da kullum yake tsarawa a zuciyarsa da itane, amma yau gashi ta nuna masa data zauna dashi gara ta kashe kanta ko shi ta kasheshi. Kenan yanzu da Rumana zaiyi rayuwar aure? Yarinyar da bai taÉ“a mata cikakken kallon minti biyarba duk da a gida É—aya suka tashi, shi zaima iya rantsuwa bai taÉ“a maganar data kai kalma É—ari da itaba cikin lokaci É—aya, tsakaninsa da ita a kullum gaisuwa ce, saiko aike, shima sai idan wani dalili yasa ta gitta ta gabansa ne........ Da Æ™yar ya iya haÉ—iye abinda ta toshe makoshinsa, ya É—ago kansa saboda dafansa da akayi a kafaÉ—a. Baba Iliyasu dake kansa tsaye yay masa nuni akan ya miÆ™e, babu musu ya tashi tsaye, kama hannunsa kawun nasa yayi har zuwa gaban jama'ar shema, nanfa Ahmad ya shiga gaishesu cike da girmamawa, saboda yasan dayawan cikinsu dukda bawani sosai ma yake zuwa Shema É—inba. Atare suka rankaya zuwa cikin gida, inda aka baje musu tabarmi a zaure suka zauna cin abinci, shi dai Ahmad baici komaiba, yana gefe abin duniya duk ya gallabesa, sai sauke ajiyar zuciya yake a jere a jere. Bayan sun kammalane sukasa aka kawo musu Amarya Rumana, wadda tun a safiyar yau mahaifiyarta ta zaunar da ita cikin hikima da nasiha ta sanar mata abinda ake ciki. Tasha kuka, amma tasan ko giyar wake tasha bazata bijirema iyayenta ba, dan ba wannan tarbiyyar mahaifiyarta tai mataba, fargabarta É—aya tayaya Yah Ahmad zai sota? Mutumin da baya kallon kowacce mace da arziÆ™i inba Samina ba, ita kaÉ—ai ke ganin fara'arsa, ita kaÉ—ai ke iya jin doguwar maganarsa, ita kaÉ—ai tasan sauÆ™insa. Sukam da ko wasa bayayi dasu, iyakarsu dashi su gaisheshi ya amsa, saiko idan hanya ta haÉ—aku ya aikeka idan da bukatar hakan, ko É—inki zai musu baya tsayawa jin style É—in da suke bukata ko wani ra'ayinsu. Nasihar da mahaifiyarta da Æ´an uwanta sukai mata ce ta sata sake É—ammarar sakama ranta haÆ™uri, koba komai zata zama sanadin dai-daita barakar dake neman shigo musu a family, sannan zasu hana fitar haÆ™oran maÆ™iya da sunan musu dariya, bakin Æ´an bani na iya zai rufe ruf wajen maida yanda akayi. Kanta a Æ™asa ta rufe fuska sosai da gyalenta ruwan hanta da akaima kwalliyar ruwan madarar les a baki suka fito, tana sanyene da atanfa ruwan madara mai Æ™yau, kayantane na salla da Ahmad yay musu É—inkin ita da su Samina, kasancewar babansu ne yay musu kayan, dayake sawa biyu kawai tai musu sai kayan suke fes tamkar sabbi, sai Æ™amshi take mai sanyi. Inna marwa dake riÆ™e da ita tai mata izinin ta zauna, dan sun iso soro inda Æ´an shema suke. Tun shigowarsu kuma Ahmad yake binta da kallo Æ™asan ido, wani iri yakeji a zuciyarsa game da wannan auren..... Nasihar da Æ´an uwan nasu ke musu ta sashi katse tunaninsa ya maida hankalinsa garesu. An musu nasiha mai ratsa jiki, wadda duk ta kuma sanyaya jikin Ahmad, harma da ita Rumana É—in, dan koba komai ta fahimci wannan auren nasu farin cikin mutane masu yawane, sannan kwaranyewar hawayen mutanene masu É—unbin yawa da Samina taso sakawa kuka. Bayan an gama musu nasiha kakanni da abokan wasa suka koma tsokanarsu, yayinda wasu acikin Æ´an uwan ke karesu, dansu duka babu mai bakin ramawa, bare dama daga Ahmad É—in har Rumana dama basu da yawan magana. Bayan sallar la'asar Æ´an shema suka juya zuwa gida, tunda bikine bana shiriba suma basuzo da shirin kwana ba, mutum huÉ—u kawai aka bari suma tsoffine. Tafiyar Æ´an shema tasa hayaniyar gidan raguwa, hakan yasa Ahmad shigewa É—akinsu ya cire kaya ya Æ™wanta saboda zazzaÉ“in da yakeji sosai, har ya fara rawar sanyi ma. Daga cikin gida kuwa babu wanda yasan halin da ake ciki, dan sunata shirin kai amarya É—akinta, kayan Samina da aka kaine za'a barma Rumana É—in, tunda dama babu ko cokalin Mama gaje acan, duk dangin su Ahmad É—inne suka tara suka kai. Ƴan kayan da Ammin Rumana ta fara tarawa na auren Rumana É—in aka fiddo ake É—an wankewa, dukda bana kirki bane zasu taimaketa ko yaya dai. Duk bikinnan da akeyi fa Samina na gidan, saboda ta nuna abinma bai dametaba komanta yinsa take kai tsaye a gadarance a gidan, hakama Mama gaje, har dariya takema Ammi akan haÉ—in auren Rumana da Ahmad, wai saji sa gani, nan za'a ringa Æ™ullar tuwo a kwano ana wucewa dashi gidan Rumana, dan sunsan dai Ahmad bashi da abinda zai riÆ™e Rumana. Babu wanda ya kulata akan zancen, dan kowa kwllon wawuya yake matama yanzu, daga ita har Æ´ar tata. Gefe kuma ga munafukan É“oye irinsu Umma (Sailuba uwargidan baba Iliyasu, aminiyar Mama gaje a gidan idan baku mantaba) dan tana É—aya daga cikin mai tunzura mama gaje da Samina akan auren Ahmad, bayan itama akwai sangamemiyar budurwa a gabanta Salima, dan sa'arsu Rumana É—ince, tarema suka tashi su uku tamkar tagwaye, Umm-Rumana, Fa'iza Æ™anwar Ahmad, sai Salima É—in. Ayyah da bataga giccin Ahmad ba tunda aka dawo É—aurin aurene abin ya dameta, dan haka ta aika a duba matashi ko yana Æ™ofar gida wajen abokansa. Koda Abu yaje ya tambayi su Rabilu sai sukace aisu tunda aka dawo daga É—aurin aurenma basu sake ganinsaba, sun zata yana cikin gida yana wani abun. Babu shiri Ayyah ta fito zuwa É—akinsu Ahmad, saita iskeshi yanata rawar É—ari a bargo, hankalinta ya tashi sosai, tasaka Abu ya kira mata Baba Hamza. Tunda baba yaga halin da Ahmad yake ciki sai tausayinsa ya kamasa, sunata jera masa sannu shi da Ayyah, a É“oye ba tare da kowa ya saniba Mudanseer ya kira wani mai aikin asibiti anan kusa dasu ya duba Ahmad É—in. Bai É“oye musuba ya sanar musu damuwace tai masa yawa, shine harta haddasa masa zazzaÉ“i, dan baya samun isashshen barci ma, ga malleria kuma a gefe itama. Magunguna ya basa, yace yaci abinci sannan yasha ya kwanta danya samu isashshen barci. Har Ayyah ta kawo masa fura yasha da Æ™yar, zata bashi maganin baba ya dakatar da ita akan ta barshi ba yanzuba, tunda likitan yace akwai na barci suÉ—an É—aga Æ™afa zuwa anjima, dan Malam yace yau za'a kai Rumana, to kenan bayasha magani yay barci a nanba kuma, bayan an kaita sai yasha yatafi can ya kwanta. Dole Ayyah tabi wannan umarni na mijinta, suka bar Ahmad, sai dai ruwan É—umi da aka kawo masa yay alwala yay sallar magriba da isha duk a É—aki, lokacinne kuma Ayyah ta sawo Gwaggo gaba a É“oye tazo ta duba Ahmad É—in. Sannu tai masa sau É—aya ta É—auke kanta sai kace bata damuba, nanko ranta sai suya yake da halin da yaronta ke ciki, amma kawaici ya hana agani koda a fuskartane. Kusan Æ™arfe tara aka mika Rumana da tasha kuka tamkar hawayenta zasu Æ™are É—akinta, tasha nasiha a wajen iyayenta da dangin mahaifiyarta, malam ya bata Æ™yautar da ko ita batasan minene a cikiba, hakama Iya ta bata. Duk wanda yaga yanda take kuka saita bashi tausayi. Haka suka mikata, basu wani jimaba suka barota tana cigaba da sharÉ“ar kukanta. Tunda Ayyah taga Æ´an kai amarya sun wuce tazo ta tada Ahmad, da Æ™yar ya iya tashi ya watsa ruwan zafi da Ayyah ta É—umama masa, Abu yakai masa bayi, bai wani jimaba ya fito, jallabiya kawai ya bukaci a basa ya saka, dan haka Mudan ya fesheta da turare sannan ya bashi. Baice komaiba ya saka, Ayyah tai zaman lallaÉ“ashi yasha magani, da Æ™yar yasha kuwa yana tsuke fuska da yamutseta, harda yunÆ™urin amai saboda tsanar da yayma magani. Suka dai samu ya haÉ—iye duka da kyar. Nasiha Ayyah ta sake masa da baba, kafin Mudanseer ya rakoshi inda Sufyan ke jiransa da mashin. Shine ya É—aukesa ya kaisa gida, kafin suje sai rawar sanyi yake, yanata sake Æ™udundune hannunsa a Æ™irji, ga jiri na É—ibarsa sabida rashin Æ™warin jiki. Dole Sufyan ya taimaka masa har cikin gida, yay sallama a Æ™ofar É—akin Umm-Rumana da har lokacin take zaune tana kuka ta amsa. Izinin shiga Sufyan ya nema, ta bashi sannan ya shiga riÆ™e da Ahmad cikin É—akin. Babu shiri ta mike tana kallonsu a firgice, dan sam batasan Yah Ahmad baida lafiya ba, da taimakon Sufyan Ahmad ya kwanta saman gadon, Sufyan ya mikama Rumana ledar maganin Ahmad da kazar da suka saya musu da lemon É“awo sai kankana. “Amarya kiyi hakuri, angonki ya shigo miki ba yanda kowanne ango ke shigoma amryaba, bashi da lafiyane, muna fatan zaki kula mana dashi nanda kwanaki kaÉ—an ya dawo mana Ahmad É—insa jarumi mai yawan juriya da kowa ya sani, ALLAH ya baku zaman lafiya da zuri'a É—ayyaba, ya kara muku hakuri da fahimtar juna, ya dasa muku soyayyar juna a zukatanku mai karfi daban mamaki da kwatance ga ma'abota soyayyaâ€?.. Itadai kanta a kasa tana hawaye bata iya bashi amsaba, ya juya ya fita yana faÉ—in ta rufe Æ™ofar shi ya wuce. ★★★★â˜? Sama-sama Ahmad ke jin Sufyan harya fice, daga bayama barci mai Æ™arfi yay awon gaba dashi. Har lokacin Rumana na tsaye tana hawaye, sai da taji tsayuwar ta gundireta ne ta ajiye ledojin hannunta ta nufi Æ™ofar ta rufe addu'a É—auke da bakinta kamar yanda mahaifiyarta ta koyar da ita. Zama tayi kawai ta zuba masa ido tsawon lokaci, tausayinsa na sake ratsa zuciyarta. Itama kantane ke mata azabar ciwo, dan haka ta lallaÉ“a taja bargon dake saman gadon ta lullubama Ahmad data lura yana rawar É—ari, tana sakawa kuwa taga yajashi har saman kansa ya sake kudundunewa da Æ™yau, ajiyar zuciya ta sauke tausayinsa na sake kamata. Tsawon lokaci tana wajen har ta farajin saukar numfashinsa ya canja alamar barcinsa yay nisa sosai. Tasan dolene a tausayama Yah Ahmad, dan halin da yake ciki abin dubawane, akwai tashin hankali abinda ka girma dashi a zuciyarka yazama shine sanadin rusa dukkan farin cikinka a dare guda. Sabuwar tabarmar dake a É—akin ta dauka ta shinfiÉ—a Æ™asan ledar da aka saka a É—akin ta kwanta ba tareda ta saka koda zaniba, sai filo data É—auka kawai a gado saboda bata iya kwanciya babu shi. Gyalen jikinta ta rufa dashi dukda bashi da wani kauri sosai. A haka taci gaba da kukanta har itama barcin yay nasarar saceta, ga kanta yana sara mata sosai da ciwo. _______________________________ A wannan darenma Samina da Ma'aruff sunsha hirarsu ta masoya, inda mafi yawan firar duk ta karkata wajen tsara yanda shagalin bikinsu zai kasance. DaÉ—i tamkar zai narkar da ita, sai wani lumshe ido take tana dafe Æ™irji da washe haÆ™ora, har yanda take buÆ™atar lefenta ya kasance da kalar akwatunan da takeso da kayan gidan dazai zuba mata duk sai da ya tambayeta, sai events na garari na nunawa a gidajen tv da social media shima duksun tsara abinsu. Cikin shagwaÉ“a take shaida masa yafayi ta turo manyansa, dan ita yanzu dukta tsani komai na gidansu, sotake ta kara gaba tabarsa kodan Æ´an bani na iya. Daga can Ma'aruff yay murmushi yana faÉ—in, “Karki damu gimbiyar mata, ni kaina na kagara na jiki a jikina lafe, ina baki gangariyar soyayya da babu sirkin ruwa a cikinta, burina kawai mallakarki tunda kinki bani damar hakan tun a yanzu, kince sai munyi aure, niko nayi biyayya na haÆ™ura har a É—aura a kawomin ke babieâ€?. “Oh ni kana bani kunya, gara dai kayi haÆ™uri harnazo, dan saboda na faranta makane ma nai duk abinda ya dace kar wancan shashashan ya sameni, dan kaÉ—an daga aikinsa ya kwata cikin Æ™arfi, niko kai kaÉ—ai nake burin cikama alÆ™awarin kawo maka budurcina har gidaâ€?. “Nagode ta wajena, shiyyasa nake Æ™ara jin sonki na Æ™aruwa a raina a kowacce daÆ™iÆ™a, dolene nazo na samu su baba ayi komai da wuri, insha ALLAHU nanda karshen wata kina nan kwance a Æ™irjinaâ€?. Yanda yay maganar da wani irin salone yasaka tsigar jikin Samina tashi, ta sauke nannauyan numfashi daya sake haukatar da Ma'aruff daga can, hakan yasashi kuma manne karuwarsa dake barci a jikinsa, dan saida ya gama holewarsa ne ma ya kira Samina É—in. “Sai da Safeâ€? Samina ta faÉ—a a sanyaye saboda kasalar da ya sakar mata da kalamansa. Shima da “Uhmmâ€? kawai ya iya amsa mata ya yanke wayar yana sake maida karuwarsa a network. Haka Samina tai barci da É—unbin begen abokin hakittarta, dolene ma tai yadda zatai ai aurensu da Ma'aruff a nan kusa, koba komai ta samu nauyin shekaru dake gallabarta ya fita. A shekarun da suka shuÉ—e Ahmad kawai take iya suffantawa da wannan yanayin, amma zuwa yanzu sam ba haka bane. Wani gefe na zuciyarta yace yanama can yana hutawa da kanwarki amaryarsa kuma Rumana. Baki ta taÉ“e tana jan tsaki, sai kuma É—ayan gefen zuciyarta ke shaida mata sam Ahmad bazaiyi hakanba, dan tafi kowa sanin halinsa idan ka É—ebe iyayensa, dan ko Æ´an uwansa tafisu sanin wanene Ahmad akan abinda yake so, tasan kafin Rumana ta samu gane kan Ahmad za'a yara, dan soyayyarta ta riga ta masa Æ™ullin yaÉ—on wake a gona, kafin zuciyarsa ta fara kallon Rumana matsayin mace sai anyi babban dagama...............âœ�ğŸ�? *_ALLAH ka gafartama iyayenmu😭ğŸ™�ğŸ�»_*a: *ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *(11)* ............Kiran sallar farko Ahmad ya farka, zazzaÉ“in ya sauka masa, sai dai akwai ciwon kai kaÉ—an-kaÉ—an, sai nauyin jiki da yakeji. Ƙamshin sabon fenti dana katako ne ya tuna masa da inda yake, ya janye bargon da yake a ciki a hankali yana yunÆ™urawa ya tashi zaune, babu haske a É—akin, dan Rumana ta saba idan zasu kwanta sai Ammi tace su kashe fitila, shiyyasa jiya da zata kwanta bayan ta gama shan kukanta sai ta kashe ta ajiye kusa da ita, a tunaninta ai zata riga Ahmad tashi da asuba. Ahmad ya É—an laluba ko zaiji wayarsa a jikinsa, sai dai babu, ya tura hannunsa Æ™asan filon da ya tashi nanma babu. Iska ya huro Æ™aÉ—an a bakinsa yana janye bargon baki É—aya, da lalube Æ™afarsa takai ga bakin gadon, ya zurasu gaba É—aya yana ambaton ALLAH a kan laɓɓansa. Da sauri yay Æ™oÆ™arin janyewa saboda jin ya É—ora akan mutum, sai dai nan É—inma sake É—orasu yay akan jikin nata. Zafin da Rumana taji a Æ™irjinta ne ya sakata farkawa tana faÉ—in “wayyo ALLAH Kadija zaki kasheni, bakicewa na haska miki fitila, ji yanda kike takani a Æ™irji..â€? Yanda tai maganar cikin yanayin barci da sanyin murya irin ta wanda yaji zafi sai da tsigar jikin Ahmad ta tashi, bai kawo a ransa tana wajen kwance ba, duk da ma dai zai iya cewa ya manta da ita a É—ikin. Yana Æ™oÆ™arin janye Æ™afafun nasa Rumana ta kunna fitila É—akin ya gauraye da haske. Ba Æ™aramin faÉ—uwa gabanta yayi ba ganin Ahmad zaune, sam ta manta inda takema ita, tai saurin jan gyalenta ta rufe jikinta saboda da daddare takura mata rigarta tayi shine ta zuge zif É—in ya koma Æ™asa sosai. Kallo É—aya yay mata ya É—auke idonsa, ya sake ziro Æ™afafunsa Æ™asan batare da yace mata komaiba. Itama dai ko motsi bata sakeba harya É—auki buta É—aya cikin guda biyu da aka zubama ruwa aka ajiye farkon Æ™ofar É—akin. Hannu yasa ya zare sakatar É—akin da ta saka ya fice, yanda iskar asuba ke kaÉ—awa a hankali ce ta sakashi buÉ—e hanci ya zuÆ™a sosai sannan ya fesota ta baki yana lumshe idanu. Rumana dai kasa motsawa tai, sai kalmomin data faÉ—ane ke mata kaikawo a rai, takai hannu saman Æ™irjinta daya taka kunya na sake kamata, dukda ba nauyi ya sakiba taji zafi, kuma tana É—anji har yanzu kaÉ—an, maida zif É—inta tayi ta miÆ™e jiki duk babu Æ™wari, ta É—auke filon data kwanta tare da naÉ—e tabarmar. Yanda fitilar tasu taÉ—an hasko waje tana hangenshi yana alwala a Æ™ofar É—akin, da yake gidan bawani girmane da shiba, babu wani isashshen tsakar gida sam.... Ya katse mata tunani yayinda yake É—aga labulen ya ajiye butar, kamar zai tafi sai kuma ya dawo da baya ya shigo É—akin. Ta gabanta yabi zuwa gaban gadon, ya É—aga filo yana sake duba wayarsa, ganindai babu ita saiya maida kallonsa ga Rumana dake tsaye jikin Wadrobe kanta a sunkuye tana kallonsa gefen ido. “Sufyan bai bada wata bane?â€?. Da farko bata fahimci tambayar tasa ba, dan haka taÉ—an É—ago ido ta kalleshi, ganin ya tsareta da idanu tai saurin janye nata, cikin in ina tace, “A'a, Æ™ila ya manta neâ€?. Baice komaiba yazo ya sake raÉ“ata ya fice. Tana jiyoshi ya buÉ—e gida ya fita, hakan ya sata sauke ajiyar zuciya itama ta É—auki fitila ta fita duk da tana É—anjin tsoro. Tana cikin alwala mijin É—ayar matar gidan ya fito, ganinsa da ga shi sai gajeren wando yasa Rumana saurin duÆ™awa tana wanke Æ™afa, bata ce masa komaiba shima baice mata ba ya shige bayi, itama tai saurin faÉ—awa É—aki. ★★★★â˜? Ana idar da salla Ahmad ya shigo, kasancewar massalacin a Æ™ofar gidan yake, Rumana na zaune saman abin salla tana azkar. Yanda yay sallama ciki-ciki haka ita ta amsa masa a hankaki, baice mata komaiba yazo ya sake hayewa gadon ya kwanta. Rumana ta Æ™arasa azkar É—inta sannan tace, “Ina kwanaâ€?. Kamar bazai amsa mataba sai kuma taji ya amsa da “Lafiyaâ€?. Daurewa tai ta sake cewa “Ya jikin?â€?. Nanma dai shirun yayi, harma sai da ta fidda tsammanin zai amsa sai kuma yace, “Alhmdullhâ€?. Daga haka kowa yay shiru, shi dai barcine ya sake kwasheshi, saboda maganin bai gama sakinshi ba. Itako duniyar tunani ta faÉ—a, a ranta sai Æ™ara girmama hukuncin ALLAH takeyi, yanzu nan Yah Ahmad matsayin miji yake a gareta? Wata zuciya tace, “To gashi ma kun kwana a É—aki É—ayaâ€?. Nannauyan numfashi ta sauke, wanda har Ahmad ya jiyota sama-sama a É—an barcin da ya figesa. Umm-Rumana na zaune a wajen har gari ya fara haske, É—akin kawai take bi da kallo daki-daki, Ahmad dai nata barcinsa, wanda daga inda take tana iya jiyo saukar numfashinsa a hankali. Sama-sama ta fara jiyo motsin matar gidan da yarinyarta dake kuka, sai kuma zuwa can tajiyo maganar mijin shima suna fira. Idanu ta lumshe tana tuno gidansu, yanzu tasan gidan nacan da hayaniyar yara daga kowanne sashe, musamman ma sashensu da ke da Æ™ananun yara da sashen baba ilyasu. Barcine ya sake saceta a kan abin sallar itama. Sallamar Zainab ce ta farkar da Ahmad, ya buÉ—e idanunsa kafin ya tashi zaune yana amsawa, yakai idonsa kan Rumana da ko motsi bataiba, janyewa yay ya bama Zainab É—in izinin shigowa. Sai da ta sake yin sallama sannan ta shigo, ta sauke tiren kanta da aka É—ora kofin silba babba da kwanon silba guda biyu akai. “Yaya ina kwanaâ€? ta faÉ—a lokacin da take kaiwa Æ™asa durÆ™ushe. Amsa mata yay yana Æ™oÆ™arin sakko da Æ™afafunsa Æ™asa. Tace, “Gashi inji Ayyah, tace yaya jikinka? Idan kaci abinci dan ALLAH kasha magani, idan kasha zataji a zuciyarta kasha, idan kuma bakashaba ma zataji bakashabaâ€?. Guntun murmushi yayi badan ya shiryaba, a ransa yana kuma jin Æ™aunar Ayyah sosai. A hankali ya furta, “Kice mata zansha insha ALLAHUâ€?. “To yaya zan faÉ—aâ€? Zainab ta amsa tana taÉ“a Æ™afar Umm-Rumana yanda Ahmad bazai luraba. Shi baima san tanaiba, Æ™oÆ™arin sakkowa yake daga gadon. Dai-dai nan Rumana ta buÉ—e idanunta. Zainab ta matsa kusa da ita tana Æ´ar dariya, Ahmad kam buta ya É—auka ya fita ya barsu suna gaisawa. Bayan tafiyar Zainab da Rumana taita roÆ™on ta zauna taÆ™i, acewarta ance karta daÉ—e. Rumana tahau gyaran É—akin dan Ahmad bai dawo ba, sai da ta gama shara ne ta fito danta share waje sai taga butar a jiye, kenan nan ya ajiye ya juya ya fita. Share tsakar gidan tayi gaba É—aya, tana Æ™oÆ™arin wanke banÉ—aki matar gidan ta fito É—auke da kwanikan da suka karya. “A'a amaryace dayin shara da safen nan? Harda su wankin bayi?â€?. Murmushi Rumana tayi, cikin girmamawa tace, “Ina kwanaâ€?. “Lafiya lau amarsu, ya amarci da angon naki?â€?. Kasa amsawa Rumana tayi, saboda jin kunya, matarma tayi dariya kawai tana ajiye kwankan bakin rijiyar dake gidan. Rumana ma ta fito daga bayin riÆ™e da botiki, gaban rijiyar ta ajiye tana faÉ—in, “Rijiyar akwai ruwa kenanâ€?. “Eh akwai ruwa Amarya, sai dai babu guga wlhy, jiya da safe Ahmad ya jefashi cikin rijiyar saboda tsabar rashin jinsaâ€?. Kallon rashin fahimta Rumana tai mata, jin ta ambaci sunan Ahmad. Matar data farga da kallon sai tayi dariya, “Au yi haÆ™uri, na manta sunan mai gidanki kenan Ahmad, bashi nake nufiba, yaron wajena shima sunansa kenan, sai Æ™aramar FaÉ—ima muna kiranta Amatullahiâ€?. Rumana tai murmushin jin kunya tana cewa, “ALLAH ya raya mana su akan sunnaâ€?. “Amin ya rabbi Amarya, amma ke yaya sunanki? Ni sunana Husna, amma yanzu dai anan anguwar anfi sanin maman Ahmadâ€?. “ALLAH sarki, ni Umm-Rumana, sai dai ni zanke ce miki Maman Amatullah toâ€?. “To babu damuwa Umm-Rumana amaryarmu, ai dole a É“oye sunan mai gida, kije ga ruwa can a banbuna ki É—iba kafin Abban Ahmad yazo ya É—akko guganâ€?. “Nagode sosaiâ€? Umm-Rumana ta faÉ—a tana nufar Banbun ruwan kalar ganye dake Æ™ofar É—akin Maman Ahmad. Wanka tayo da ruwan data É—iba, tayi alwalar walha kamar yanda ta saba ma kanta tun tana gida. Kayanta da aka jera cikin Wadrobe ta buÉ—e ta É—auki zani da riga na leshi ta saka, sama-sama ta shafa mai saboda zafi da aka fara, batai wani kwalliya ba sai fauda data shafa da kwalli a idonta. Ta fara jin yunwa, dan haka ta matsa gaban tire É—in da zainab ta kawo ta buÉ—e, Fankasu ne da yay luhu-luhu a kwanon silban farko, sai miya a É—ayan kwanon tana ta Æ™amshin manshanu, kofin kuwa kunune na tsamiya shima sai Æ™amshin kayan yaji yake, tana rufewa Ahmad na shigowa da sallama, kanta a Æ™asa tai masa sannu. Ya ajiye ledar hannunsa da kofin roba mai murfi madai daici yana amsawa. Zama yay a bakin gadon idonsa akan kwanikan data gama buÉ—ewa yace, “Miye wannan a ciki?â€?. “Fankansu ne da kunuâ€?. Baikai ga amsawa ba wayarsa tai ring, fiddota yay daga aljihun jallabiyarsa ya duba. “Manyan Æ™asane haka suka tuna damu?â€? yay maganar wayarsa a kunne. Daga can Zaheedah tai dariya tana maida masa amsa da “Ai kune manyan Æ™asa Shema, yanzu gudun namu da akeyi har takai ai bikinka babu gayyata?â€?. Murmushi yayi mai sauti, wanda har ya saka Umm-Rumana satar kallonsa da mamaki, ta daÉ—e bataga Murmushi a fuskarsa ba, duk da dama can itadai bayi mata yakeba sai da taga yanayi a majalissar abokansa ko idan yana tare da Samina, maganarsa ta sata sake maida hankalinta garesa batare da tasan dalilin hakanba. “Bani da bakin kare kaina kam, amma dai ina roÆ™on amin uziri, nasan dai Sufyan ne ya sanar miki, kuma inada tabbacin bazai gaza miki bayani baâ€?. “hhh hakane kam ango, ai banyi fushiba, yanzu ma dai taya murna na kira nayi, ALLAH ya sanya alkairi, yasa nanda wata tara muzo suna tunda ba ai biki da mubaâ€?. Sai da ya saci kallon Rumana dake wasa da yatsun hannunta kanta duÆ™e ya lumshe ido, sannan yace, “Humm, kina lafiya? Ya mutan gida?â€?. “Lafiya lau kowa da komai yakeâ€? Zaheedah ta amsa duk da taso ya bata amsar maganarta ta farko. Sun É—an taÉ“a hira kaÉ—an, a cikin hirar take faÉ—a masa sai tazo ganin amarya. Bayan ya ajiye wayar ya kalli Rumana da har yanzu kanta ke a Æ™asa, “Zubamin kaÉ—an, sai ki haÉ—amin shayin nan, anjima nasha kununâ€?. Da to ta amsa tana miÆ™ewa, Æ™aton banbun ruwanta da aka zuba kwanikan amfani ciki ta buÉ—e ta É—auki filet da cokali da kofi, dukda a wanke suke fes sai da ta sake É—aurayewa sannan ta dawo inda take, sai faman gyara gyalenta dake zamewa take harta kammala haÉ—a masa shayin, ta zuba fankasu uku yace, “ya isa haka, zuba miyar a kai kawaiâ€?. Da “toâ€? ta amsa. Bayan ta gama taÉ—an kallesa, a É—arare tace, “Ko a saka Sallaya a Æ™asaâ€?. Kai ya É—aga mata yana cigaba da danne-dannensa a waya. Ganin zai fara cin abincin sai ta miÆ™e zata fita. “Kefa?â€? Yay maganar ba tare da ya kalleta ba. “In....in..ba banajin yunwaâ€? tai maganar cikin in ina tana sosa gefen kunne. Manyan idanunsa ya É—ago ya kalle, hakan yasata saurin maida nata ta risinar. “Dawo ki zauna ki karya ko ranki ya É“aciâ€?. Dawowa tai tabi Umarninsa, zata zuba wani fankasun yay mata nuni da wanda ta zuba masa. Duk jikinta tsuma yake, itace yau zataci abinci kwano É—aya da Yah Ahmad?. Yanda ta takure kanta duk yana kula, amma sai yay kamar baisan tanayiba, yaci gaba dacin abincinsa duk da baya masa daÉ—i sosai a harshe saboda zazzaÉ“in da yayi, ga damuwar Samina tana nan daram a ransa babu abinda ya ragu a ciki. Bai sake tanka mata ba har suka cinye ukun data zuba masa, wanda shine ya cinye kaso mafi yawa a ciki, buÉ—e kwanikan yay ya Æ™ara wasu ukun ya saka miya, Rumana dai na kallonsa batako motsaba, gabanta ya tura filet É—in ba tare da yace uffanba. Ta kallesa da sauri suka haÉ—a ido, yanda ya sake tsuke fuska ya sata maida kanta Æ™asa da sauri Æ™irjinta na lugude, tadai fahinci itace zata cinye wannan kenan?. Yanda bai sake bi takansa ba itama ta kasa kallonsa, ya ajiye kofin tea É—in da É—an saura a ciki alamar dai ya Æ™oshi, miya tuna kuma oho masa, sai taga ya jawo ledar da madara ke ciki ya fasa É—ayan sacet É—in ya zuba a kofin da sukari sai nescafe, ya zuba sauran ruwan zafin kofin ya motsa, gabanta ya ajiye ya miÆ™e nanma bai tanka É—inba dai. Da kallo ta bisa har ya É—akko ledojin jiya ya ajiye inda ya tashi, ya buÉ—e banbun da kwanika ke ciki ya É—auki kofi, sannan ya buÉ—e Æ™aramin banbun danya É—eba ruwa amma wayam babu komai. MiÆ™ewa Rumana tayi tana faÉ—in, “Babu ruwa ai, naje zan É—iba a rijiya wai gugan ta faÉ—a jiya, bara nasamo maka wajen maman Amatullahâ€?. Baice komai ba ya miÆ™a mata kofin. Bata jimaba ta dawo É—auke da ruwan leda a filet. Koda ta ajiye a gabantsa sai ya tsirama ruwan ido kawai ba tare da ya É—aukaba. Hakan ya saka Rumana tsayawa tana kallonsa itama. “Babu ruwane a gidan sai wannan?â€?. Ya faÉ—a yana nuna filet É—in. “Na tambayeta ne shine ta bani wannan wai na rijiyar baida daÉ—i sosai suma wannan suke sha. Filet É—in ya tura gabanta, da alamun É“acin rai a fuskarsa kaÉ—an yace, “Bani wancan haka nanâ€?. Tamkar Umm-Rumana zata fasa kuka haka taji, yanzu mata tai musu abin alkairi kuma sai yace ta maida? To mi zata ce mata ita kuwa?. “Zaki É—auka ne? ko sai kin gama tunanin?â€?. Kafin ya rufe baki ta sungumi filet É—in ta fice cikin sassarfa..............âœ�ğŸ�? *_ALLAH ya gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»R NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *(12)* ............Jiki a sanyaye ta koma Æ™ofar É—akin maman Amatullah. Maman Amatullah dake zaune tana É—ura zoÉ“o a gorori na saidawa ta amsawa Rumana sallama tana faÉ—in “shigo mana Amaryaâ€?. Kunya duk ta lulluÉ“e Umm-Rumana, ta ajiye filet É—in ruwan tana magana cikin in ina “Dan ALLAH kiyi haÆ™uri, wai ya fi son na rijiyanâ€?. Murmushi maman Ama tayi, tace, “Amarya karki damu, haka maza suke, abinda suke buÆ™ata kawai suke so, bara na É—iba miki wannan yafi É—an sanyi toâ€?. Rumana dai batace komaiba, ta amsa ruwan tana mata godiya ta fice. Inda ta barsa nan ta iske sa yana danna waya, ta ajiye kofin ruwan a gabansa “Ga shiâ€?. Bai ce komaiba ya ajiye wayar. Tana cin abincin da aka sakata dole tana satar kallonsa yanda yake shan magani kamar zaiyi kuka, sai yayi kamar zai sha sai ya fasa yana matse ido, idan kuma ya jefa a baki da Æ™yar yake haÉ—iyewa kamar zaiyi amai. Ba sabon abu bane a wajenta tunda tasan baya son magani, ya É“ata lokaci sosai kafin ya gama shan maganin da bai wuce kwayoyi shida ba. Ficewa yay, mintuna kaÉ—an sai gashi ya shigo, botiki ya É—auka ya fita tare da Æ™aramin banbunsu. Hakan yasa Rumana miÆ™ewa itama ta shiga tattare kwankan da suka gama, ta É—akko wani filet É—in ta juye kazar jiya ta É—ora a tiren da zainab ta kawo abinci ta ajiyesu gefe. Mamaki ya bata ganin yana É—ibar ruwa, da alama dai gugar ya fiddo dan ga Æ™ugiya nan a gefe ya ajiye. Kwanikan ta ajiye gefe ta koma É—akin, tana Æ™oÆ™arin shiga ta tsinkayo muryarsa yana faÉ—in, “Ki kwashe kwanikan nan shima ki fiddosaâ€?. “Toâ€? kawai ta iya cemasa. Yanzu ita ina zata saka waÉ—annan kwankan haka? Duk da basu da yawa É—akin babu wani fili mai yawa daya rage, kuma dai bata ce zata jerasu a Æ™asa ba ai. Haka dai ta gama fiddasu ta É—auki banbun takai masa, sai da ta É—auraye shi sannan ta ajiye. Ya É—auki wanda ya cika da ruwan ya kai É—akin, itako sai kallonsa take, dan banbun yanacin kusan boket huÉ—u. Ruwan ta É—iba a Æ™aramar roba ta koma gefe tana wanke kwanikan, shi kuma ya É—auki banbun data ajiye ya maidashi Æ™ofar É—akinsu ya ajiye, idan ya cika botiki sai yaje ya juye. Hakan da Rumana ta ganine ya sata miÆ™ewa tabar wanke-wanken, idan ya cika botikin sai taje ta juye, a haka har suka cika banbun da botikan uku, biyu na roba É—aya na Æ™arfe. Ƙarasa wanke-wanke tazo tanai, shikuma ya É—auki ruwan botikin Æ™arfen ya nufi bayi. A lokacin kuma Maman Ama... Ta fito riÆ™e da Amatullah tana kuka. Rumana tai murmushi tana kallonsu da faÉ—in, “A'a Amatullah yaya dai?â€?. “Rigima kawai mara dalili, É—an zoÉ“on dana rage na Æ™asan botiki ta zubarmin a É—aki, shine kuma bazan gogeba sai na bar mata tai wanka a cikiâ€?. Rumana tace, “Lallai hajiyar É“arna kenan, ina Yayana shi? Ban ganshiba tunda na tashi?â€?. “Wannan ai tun jiya bama ya gidan, da Æ™anwata tazo jiya da yamma ya maÆ™ale mata sai da ta tafi dashiâ€?. “ALLAH sarki, to ALLAH ya dawo dashi lafiyaâ€?. Rumana ta faÉ—a tana kama Amatullah data rarrafo wajenta. ÆŠaukarta tayi, ta zauna a bakin rijiyar tana mata wasa, ahaka Ahmad yazo ya wucesu. Ƙin shiga É—akin Amatullah tayi, har sai da ya leÆ™o, kamar ance ta É—ago sai suka haÉ—a ido, “Zonanâ€? ya faÉ—a kawai yana sakin labulen. MiÆ™ewa tai É—auke da Amatullah ta nufi É—akin. Tsaye ta iskeshi yana taje sumarsa a gaban mirror, tace, “Gani Yayaâ€?. Bai tankaba sai da ya gama, ya ajiye kum É—in yana faÉ—in, “Bara naje can gida baba na kirana, naga babu abin girki ko?â€?. Tai jimm saboda bata gane kan tambayarba. Katse mata tunani yay da cewar, “Risho nake nufi ko abin gawayiâ€?. “Eh babu, amma inaga zasu kawo yau sukaceâ€?. “Okeyâ€? kawai ya faÉ—a yana Æ™oÆ™arin É—aura agogo a hannunsa, mikuma ya tuna sai taji ya ja siririn tsaki tare da kuncesa ya buÉ—e jakar daya É—auki kaya ya jefashi ciki, ya zaro wani ya saka, kumatun Amatullah dake miÆ™a masa hannu tanason ya É—auketa yaÉ—an shafa ya wucesu batare da yace komaiba. Rumana tai ajiyar zuya bayan ya fice tana É—an girgiza kai, aranta tana tunanin ko yaya wannan zama nasu zai kasance kenan oho?. Fitowa tai tsakar gida tanama Amatullah wasa, inda maman Ahmad ke É—an mata hira daga kicin É—insu tana girkin rana. Ita dai Rumana murmushin ta yafi hirar yawa, dan dama can ita bamai yawan magana bace, ta kuma kula Mama Amatullah akwai surutu. A haka su Fa'iza sukazo suka iskesu, sosai Rumana taji daÉ—in ganinsu. Suka shiga É—aki sai shaÆ™iyanci suke mata, harda tambayarta wai yaya jiyan? Dan sunga Yah Ahmad a gida yanata Æ™yallin angwanci. Duka takai musu, suka kauce suna dariya, haka sukaita tsokanarta, kazar kuwa da suka gani sai da ta É—iba musu, suka kuwa ci suna faÉ—in, “Tunda ke tsoro ya hanaki kici muko ci mukayi, Rumana wai dan ALLAH da wuya kamar yanda ake faÉ—a?â€?. Rumana ta kalli Salima mai maganar tana faÉ—in, “Minene?â€?. Gado Salima ta nuna mata da yin magana Æ™asa-Æ™asa kamar mai munafunci. Tashi Rumana tayi tsaye, “Oh ni ALLAH ya shiryeku, ni dai babu ruwana wlhy, kuje ku tambayo Yah Ahmad É—in manaâ€?. “Kutumelecy amma baki da man kai Rumana yasinâ€? cewar Fa'iza. Salima tace, “A'a so take ya maidamu niÆ™aƙƙiyar gyada ta Æ™uli-Æ™uli alkur'an, kinga kuwa yanzu da muka haÉ—u dashi a gida sai wani cin magani yakeyi, niko a raina har gulmarsa nayi, nace waishi Yah Ahmad yamayi auren bazai canjaba ne?â€?. Dariya Fa'iza da Rumana suka sanya, Salima ma mai maganar ta tayasu tana sake cewa “Wlhy na zata yau zan ganshi fuska a washe, Rumana ko dai baki bada kai bane?â€?. “Wai Salima yaushe kika koma hakane? To ALLAH ya gyara lamarinki da wuri, kema dai na kula auren kikesoâ€?. Fa'iza tai saurin faÉ—in, “Mi takeci na baka na zuba, Wlhy Malam yace muma mu kawo mazan aure, wai muna gama jarabawa aure za'ai mana, abinda Yaya Samina tayi ya tada hankalin kowa, bazasu sake yarda Æ´aÆ´ansu suyi zurfi a karatuba sai dai idan mijinka naso ya kaika da kanshiâ€?. Cikin marairaice murya Rumana tace, “Kuma godema ALLAH kuda gashi zaku Æ™arasa, ni kam nasan ai nayi kenanâ€?. “Karkice haka wlhy, tunda Yah Ahmad nason karatu zai barki ki Æ™arasa, ALLAH dai yasa kar bebin mu yay shigar sauri kawaiâ€?. Hararta Umm-Rumana tayi. Suka sanya mata dariya. Daga nan suka koma hirar Samina, tare da iskance-iskancen data tsuro dasu a gidan a safiyar yau. Rumana tace, “ALLAH ya Æ™yauta to, ALLAH ya shiryetaâ€?. Amin dai, su Fa'iza suka faÉ—a a tare. Su Fa'iza na gidan har Sadiya da Na'ima Æ™anwar Rumana suka kawo abincin rana da Æ´an tarkacen kwanika da aka Æ™ara saima Umm-Rumana, harda Æ™aramin risho da abin gawayi, sai Abu dake biye dasu da Æ™atuwar jakkar Ahmad ta kaya da tarkacensa. Sannu Rumana tai musu, suma suka zauna aka É“alle hira, Abu nata zuba musu shirme suna kwasar dariya, yaran anguwa kuma nata shigowa jefi-jefi ganin É—akin amarya, harma da mata maÆ™wafta Æ´an gutsiri tsoma, dan yanda auren ya kasance duk ya shiga kunnensu. _________________________ Ahmad kuwa koda ya fita dauriya kawai yakeyi, dan bayajin Æ™arfin jikinsa sam, ga zuciyarsa har yanzu a cunkushe take, kansa kuma bai daina masa ciwo ba. A majalisar abokansa ya fara yada zango, ya zauna suka gaisa yana sake musu godiya, sukuma suna tambayarsa jikinsa da amarya. Yaja kusan minti talatin a wajensu kafin ya miÆ™e ya Æ™arasa gidansu, sashen su Malam ya fara shiga suka gaisa, Malam nata saka masa albarka, hakama tsoffin da aka bari Æ´an shema su huÉ—u da Iya, yaÉ—an daÉ—e anan ma, ya fito yana murmushin Æ™arfin hali na tsokanarsa da sukeyi irin dai wasan jika da kaka. Sashen Baba Ilyasu ya shiga, ya gaida matansa sannan ya fito zuwa Sashen su Rumana. A tsakar gida ya iske Ammi da Mama gaje, kowa na hidimarsa, ya risina ya gaidasu tamkar yanda ya saba, Ammi ce kawai ta amsa masa cikin jin nauyinsa da batayi da, Mama gaje kuwa É—aki ta shige bata amsashiba. Bai damuba ya miÆ™e ya fito abinsa. Ya shiga sashensu, Æ´an biki duk sun kama gabansu, sai Æ™anwar gwaggo kawai data rage bata wuceba inna Asma'u. Da Ayyah ya fara cin karo a tsakar gida suna Æ™oÆ™arin kwance zare a Æ™afar É—aya daga agwaginsa ita da Mudan. Ya Æ™arasa gabansu yana faÉ—in, “Ayyah miya sameta ne?â€?. “Wlhy É—an albarka zarene ya sarÆ™e Æ™afarta, gashi nama lura kamar Æ™afar tata ciwo take tun jiya wajen taron nan, to ALLAH baisa nasamu kamata ba suka fice sai yanzu abun ya faÉ—omin arai, shine nashiga nemanta sai kuma na ganta jikin kejin kajincan a takure kamar wadda aka É—aure, ashe zarene ya dabai baye Æ™afarâ€?. “To, bai dai ji mata ciwo ba ko?â€?. “Eh bai jiba, amma Yaya ina ganin gara a saidasu kawai, kwanan nan naji ana maganar agwagi suna fama da murgwi, na gidan malam kalla sai mutuwa suke sumaâ€?. Madan dake maganar ya faÉ—a idonsa akan Ahmad. Ahmad yace, “To Mudan saika cigita mai sayen muga idan zasu É—anyi daraja, amma abar guda biyu, dan nagama wata fara mai yarfin baÆ™i kamar Æ™wai takeyiâ€?. Ayyah tace, “Ai naga kamarma fa ta fara Æ™yanÆ™yasa da safenan indai Æ´ar budurwar nance...â€? Kafin Ahmad ya bada amsa Inna Asma'u ta fito daga É—akin Gwaggo riÆ™e da kayan wankin Gwaggon. “A'a, ango É—an gidan Ayyah ne a gidan? Jiki yayi sauÆ™i kenan?â€?. Maida hankali gareta Ahmad yayi, ya taka zuwa inda take yana risinawa ya gaisheta, ta amsa cike da kulawa tana tambayarsa jikinsa. Ya amsa da cewar da sauÆ™i. “To Alhmdllh, ai haka muke son ji, Ina É—iyar tamu amaryar Æ™amshi?â€?. Kansa ya kuma sunkuyarwa ya amsa da cewar, “Tana lafiya itamaâ€?. Daga haka ya miÆ™e ya shiga É—akin Gwaggo. Tana zaune Zainab durÆ™ushe gabanta tana cire mata abu a haÆ™ori, sai yarfa hannu take tana kukan shagwaÉ“a na autanci. Zama yay yana kallonsu, Gwaggo da sallamarsa kawai ta amsa ta bige hannun Zainab dake riÆ™e nata, “Idan bazaki tsaya ba tashi kiban waje, ji iskanci saikace ina cire miki raiâ€?. “ALLAH Gwaggo da Zafi faâ€? Zainab tai magana tana share hawaye. “To jeki kicire da kanki manaâ€?. “Yi haÆ™uri to zan tsaya ALLAH kuwaâ€? Zainab ta bama Gwaggo amsa. Ahmad dake kallonsu baice komaiba ya lumshe idanu yana cewa “Ina kwana?â€?. Amsawa Gwaggo tayi kamar yanda ta saba masa, sai dai ta tambayi yaya jikinsa da Rumana?. Yaji daÉ—i sosai, ya amsa mata murya a raunane. Ita dai sharesa tayi, duk da kuwa É—unbin tausayinsa da ga shi har Rumanar nacin ranta. Shiru babu wanda ya sake tankama wani, har Gwaggo ta gama cirema Zainab haÆ™orin makka data sa ya maÆ™ale yaÆ™i fita, tashi yay ya fito da ga É—akin yaje É—akin Ayyah suka gaisa itama. Sai jero masa tambayoyi take akan jikinsa, yay murmushi saboda ganin yanda damuwa ke kwance a fuskarta, kwanciya yay a gadonta dan wani sabon zazzaÉ“i yakeji. Ayyah dake kallonsa ta É—ora hannunta saman goshinsa tana faÉ—in, “Ɗan albarka wani zazzaÉ“inne fa? Anya kasha magungunanka?â€?. A hankali yace, “Nasha Ayyah, bani bargo sanyi nakejiâ€?. Babu musu ta É—akko Bargo ta rufa masa, ahaka barci yay awon gaba dashi. Sai da aka kira sallar zuhur Ayyah ta tashesa dan yayi salla, yay alwala ya fito shi da Mudanseer, a soron gidan sukaci karo da Samina taci kwalliya zata fita, kallo É—aya yaymata ya É—auke idonsa, hakan yasa taja siririn tsaki. Kasa jurewa Mudan yayi yay saurin kallonta yana cewa, “K da ubanwa kike?â€?. Baki ta taÉ“e tana tauna cingam yay Æ™ara Æ™as-Æ™as tai fari da idanu, “Da wanda ya tsargu man....â€? Bata kai Æ™arsheba ya sauke mata mari, zai Æ™ara na biyu Ahmad daya juyo ya kallesu ya dakatar dashi da faÉ—in, “Kai wuce muje manaâ€?. Samina kuwa sai ta fashe da kuka dafe da kunci, da gudu ta juya cikin gida tana kwalama mama gaje kira. Ahmad sun dawo salla suka iske marin da Mudan yayma Samina ya zama Hayaniya a gidan, dan kuwa mama gaje hannun Samina ta kamo har sashen su Ahmad akan bazata yarda ba, wai Ahmad yasa Mudan ya daki Samina. Gwaggo uffan bata ceba, sai Inna Asma'u ce ta tanka, sai ko Ayyah data idar da salla itama ta fito ta taya inna Asma'u, nanko abu ya zama hayaniya Mama gaje nata daddatsa magana wa jama'ar gidan, har Malam da Iya bata bariba, Ammin Rumana kam ai tafi kowa shan Zagi da su Ayyah. Ahmad ya raÉ“a ta gefensu ya shige É—akin Ayyah ya sake kwanciyarsa, ko kallon É—aya a cikinsu baiyiba. Hakan da yayi ba Æ™aramin ciwo yayma mama Gaje da Samina ba, dan sunso ya tanka su hau kansa. Mudanseer kam cayay inhar Samina bata bar sashenba wlhy dukan mutuwa zai lakaÉ—a mata, abinda ya Æ™ara rura hayaniyar kenan, Gashi su baba basa nan, sai da Iya ta shigo tai magana su Ayyah sukai shiru, Mama Gage kam ai kamar tunzurata akayi, taita zuba tsiya har sai da ta gaji tai shiru dan kanta............âœ�ğŸ�? *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *(13)* ..............Koda Ayyah ta shigo É—aki nasiha tai tayima Ahmad akan wannan sabon lamari da ya shigo musu cikin gida. Ahmad dake jin zazzaÉ“i yace, “Karki damu Ayyah, ni wlhy abunsu bai damuna, dan ALLAH kuma kubar biye musu, shima Mudan É—in zan masa magana yabar shiga harkarta, tunda bata da kunya, duk yanda yake tunanin da da yanzu akwai banbanciâ€?. “Humm su dai suka banbanta da son zuciyarsu É—an albarka, indai duniya ce kuma gasu gata nan, wanda ma bai zoba jiransa takeyi, wanda kuma duk yasai rariya yasan zata zubda ruwa, ni lalacewar wannan aurenma tsakaninka da yarinyarnan alkairine, dan kuwa na lura duk halin uwarsu ta kwashe, kuzo ku haihu kanaji kana gani Æ´aÆ´anku su tashi ba tarbiyya, yanzu kuwa ALLAH yay maka sauyin alkairi, gidannan kaf babu mai cewa ga halin Umm-Rumana na banza, hakama uwarta, duk fitinar Gaje tayi ta barta, tunda ita dai ba tanka mata zataiba saboda haÆ™uri da kawaicin da ALLAH yay mata, dan haka ka kwantar da hankalinka akan yarinyarnan, insha ALLAHU wataran sai kace gwamma da akai hakanâ€?. Idon Ahmad a lumshe duk yana jiyo nasihar Ayyahn sa, wannan itace shawarar da kowa ke bashi, tare da faÉ—in gamma da akai, shidai jinsu kawai yakeyi, dan bazasu gane yanda Samina ta mallake dukkan zuciyarsa bane, yasan kozai shekara kwatanta musu irin mugun sonta da yayma zuciyarsa dabai bayi ba fahimta zasuyiba, gaskiya so bai masa adalciba, da yasan a haka wannan soyayyar tasu zata Æ™are da ya roÆ™i ALLAH mutuwa kafin wannan lokacin, kawai dauriya ya keyi, dan mutane karsu kallesa mara zuciya ne kawai, amma ko yanzu Samina ta yarda zata zauna dashi zai saki Umm-Rumana ya sake auren Saminar. Humm, turÆ™ashi Ahmad, lallai zuciya batai maka adalciba kam. _________________________ Anayin Sallar la'asar Ayyah tacema Ahmad ya tafi gida ya kwanta, dan su Fa'iza ma sun dawo anbar Rumana ita kaÉ—ai. Badan ya soba ya fita Sufyan ya kaisa gida yauma a mashin É—in. Rumana na sharar É—akin Ahmad ya shigo. Yanda ya shigo kawai yasata gane babu lafiya. Matsawa tai gefe ya shigo, tai masa sannu. Hannu kawai ya iya É—aga mata ya haye saman gado hannunsa dafe da kansa ya kwanta. Cikin damuwa ta kwashe sharar data tattara a Æ™ofar É—aki, taje ta zubar ta dawo. Ya lulluÉ“e har kansa da bargo, hakan yasa ta zauna ta zuba tagumi kawai tana kallonsa, tausayinsa na sake kamata... A wannan halin tajiyo sallamar Sufyan, leÆ™owa tai suka gaisa, yace mata yazone da likitan da zai duba Ahmad. Izinin shigowa ta basu, koda suka shiga saita fito Æ™ofar É—akin ta basu waje. Zuwa wasu mintuna Sufyan ya leÆ™o ya kirata, shiga tai É—akin, saita iske za'a É—aurama Ahmad É—in Æ™arin ruwane ashe, Æ™usa suke nema da zasu rataya ledar ruwan. “Aiko Yah Sufyan babu Æ™usa a É—akinnan, amma bara na tambayi maman Ama... Ko za'a samuâ€?. Har zata fito Sufyan yace, “Kinga bartama, bara mugwada ko tsahon zaikai jikin mirror É—inanâ€?. Gwadawa sukai sai sukaga yama kai, hakan yasa suka ratayeshi acan, sai da ya fara shiga jikinsa komai yay dai-dai sannan suka fice bayan likitan ya nunama Rumanan yanda zata saka É—ayan idan wannan ya Æ™are, dan leda biyu za'a saka masa. Suna fita sai kawai rumana ta zauna ta hau rusar kuka. Ahmad na jiyota sama-sama, sai dai baice mata komaiba har barci ya kwashesa mai Æ™arfi. Har magriba ruwan bai Æ™areba, saboda a hankali suka sakashi, alwala tayo tazo tai salla, bayan ta idarne ta tashi ta saka masa É—ayan ruwan kamar yanda suka nuna mata, duk da dai a tsorace tayi komai, lokacinne kuma Maman Ama.. Ta sake shigowa danta dubashi. Maman Ama na fita Abu ya shigo gidan da sallama, maman Ama dake Æ™oÆ™arin fita ta amsa masa tana bashi hanya ya shigo, “To, abun ya kai harda Æ™arin ruwa kenan?â€?. Abu ya faÉ—a yana ajiye kwanikan hannunsa Rumana ta share hawaye tana faÉ—in wlhy kuwa Yah Abu, ni tsoroma nakeji kar wani abune ke damunsa ba'a saniba, garama akaisa asibiti tunda dai wannan ba likita bane babbaâ€?. “Karki damu Umm-Ruman, zuwa gobe idan ALLAH ya kaimu akaga jikin yaÆ™i daÉ—i ai gara aje asibitin, ga tuwo nan inji Ayyah, bara naje na sanar musu dan basusan an saka masa Æ™arin ruwa baâ€?. Kai kawai Rumana ta iya É—aga masa. Ya fice da hanzarinsa, ita kuma ta koma ta zauna ta zuba tagumi. Koda aka kira sallar isha'i da Æ™yar ta iya tashi tayi, tana Æ™oÆ™arin ninke abin sallar tajiyo sallamar matan gidansu, da sauri ta amsa tana É—aga labule, ganin da gaske sune sai daÉ—i ya kamata, sai da suka gaisa da maman Ama sannan suka shigo É—akin. Ayyah ce da matan baba Iliyasu, Gwaggo da mama gaje da Ammin ta ne basu zoba. Tabarma ta saka musu suka zauna, ta durÆ™usa ta gaishesu, suka tambayeta mai jiki tace da sauÆ™i. Ta miÆ™e ta zubo ruwa a kofi ta kawo musu, Ayyah tace, “Rumana waye ya saka masa ruwan?â€?. “Ayyah tare da yaya Sufyan daya kawosa sukazo, leda biyune, da É—ayan ya Æ™are shine na saka É—ayan kamar yanda suka nunaminâ€?. “ALLAH ya Æ™ara afuwaâ€? suka faÉ—a kusan a tare. Sun daÉ—e a gidan sunata jajanta abun, har Mudanseer ya shigo da baÆ™ar leda a hannu, shima har cikin É—akin ya shigo suka gaisa da Rumana, ya tambayeta jikin Ahmad É—in yana ajiye ledar hannunsa. “Ga wannan kananzir ne tun É—azun yace na kawo shaf na manta wlhy, saboda É—inki ya É—auke hankalina, kawo risho É—in a haÉ—aâ€?. MiÆ™ewa Rumana tayi ta É—akko kwalin Æ™aramin risho da su Fa'iza suka kawo ta ajiye gabansa, buÉ—ewa yay ya fiddoshi daga ciki, Æ™aramine amma yanada É—an Æ™yawunsa, suna nan zaune harya gama zira lagwanin ya haÉ—a komai yasa kananzir É—in, sai da yaga tankin ya cika ya miÆ™a mata sauran yana faÉ—in, “Sai ki adana wannan koâ€?. Amsa tayi cikin girmamawa kamar yanda aka koyar dasu ga dukkan yayyensu. Su Ayyah suka miÆ™e suna faÉ—in bara su wuce kar dare yayi, idan ya tashi tai masa sannu. Tamkar Rumana zatai kuka haka taji, ta rakasu har soro tana share guntun hawayen da suka cika mata ido. Umma tace, “Haba Rumana miye abin kuka anan, kowa da haka ya fara kinji, ALLAH ya baku zaman lafiya dai da haÆ™uri da junaâ€?. “Aminâ€? Ayyah ta amsa, Umma babba kam baki taÉ—an taÉ“e tana wani mosan mugunta, kusan dai Æ™awar mama gaje ce. Ayyah na kallonta amma tai kamar bata ganiba suka fice, Rumana ta koma cikin gida tana share sauran hawayenta. Zama tai suna É—an hira da Mudanseer, dan dama can shi yana sake musu ba kamar Ahmad ba, sannan mutum ne mai yawan barkwanci ga kowa. Shine ya sakata dole taci tuwon da Abu ya kawo, sannan yace ta bashi tukunya da ruwa ya dafa musu ruwan zafi, idan Ahmad ya tashi sai kawai ta juye masa yay wanka tunda ALLAH yasa akwai filas. Tashi tai ta ciro tukunya daga kayanta, ta É—auraye ta zubo ruwa ciki ta kawo masa Æ™ofar É—aki inda ya maida risho É—in yana Æ™oÆ™arin kunnawa, ta É—auko filas É—in shima ta wanke dan su Fa'iza duk suka kawoshi tare da risho. “Bara naje na dawo kafin ruwan yayiâ€? Mudan ya faÉ—a yana Æ™oÆ™arin fita. To ta amsa masa, shikuma ya fice. Bai jimaba sosai ya dawo da leda a hannu, ya miÆ™a mata tare da buÉ—e tukunyar, ruwan nata Æ™oÆ™arin tafasa ne, dan haka ya buÉ—e murafan filas É—in ya matso dashi kusa. Yana tafasowa kuwa ya kwashe sa, sai da ya cika sannan ya miÆ™a mata bayan ya rufe, ya kashe risho É—in ya É—ako da kansa ya maido mata É—aki. “To Umm-Rumana bara naje gida dare ya farayi, idan ya tashi ki tabbatar dai yasha magani, amma ki haÉ—a masa tea yasha zaiji daÉ—in jikinsa, ALLAH ya Æ™ara afuwa, da safe idan ALLAH ya kaimu zan dawo naga yaya ya tashi, idan munga babu wani canji sai aje asibiti ALLAH ya rufa asiriâ€?. Kanta ta É—aga masa, ji take kamar tace ya tsaya karya wuce shima, amma bata da ikon hakan, tana kallo ya fice ya barta ita kaÉ—ai sai Ahmad daketa barcinsa dan Mudanseer ya cire masa Æ™arin ruwan tun É—azun saboda ya Æ™are. Tun tana kallonsa harta fara gyan gyaÉ—i, ahaka Ahmad ya farka kusan É—ayan dare ya ganta, É—akinsu buÉ—e ga hasken fitila Æ™au saboda sabon batiri dake a ciki, idanunsa yaÉ—an lumshe ya buÉ—e a kanta, sai ta bashi tausayi, an haÉ—ata da aikin da sam bai dace da itaba. Bargon ya janye ya sakko daga gadon, yaÉ—anji Æ™arfin jikinsa saboda Æ™arin ruwan da aka saka masa. Motsin saukarsa ya saka Rumana buÉ—e idanunta, cikin É—an rikicewa take masa sannu, ya amsa murya a dushe. Buta ya É—auka ya fita, itama saita miÆ™e ta fara zuba ruwan sanyi a botiki kafin ya fito taji idan zaiyi wankan, a haka ya fito ya sameta, kanta a Æ™asa tace, “Yaya Ko zakayi wanka?â€?. Kamar bazai amsa ba sai kuma yace, “Inason yi amma akwai sanyiâ€?. “Ruwan É—umine aiâ€? Kallonta yayi sosai, ganin haka yasata saurin cewa, “Eh ai Yah Mudan ya kawo kananzir É—in, shine ya dafa makaâ€?. Janye idonsa yay akanta yana jin Æ™aunar Æ™anin nasa, da hannu yay mata nuni data haÉ—a masa, ya miÆ™e ya hau cire kaya. Da sauri ta fita da ruwan takai masa bayi, a tsakar gida suka haÉ—u yana sanye da jallabiya, ta wuto shikuma ya shiga bayin, Tea É—in ta haÉ—a masa kamar yanda Mudan yace tayi, ta shimfiÉ—a abin salla ta ajiye shayin a gefe da biredi, sai Æ™wai da Mudan yasa aka soya masa shima ta juye a filet ta rufe. Ahaka ya shigo ya sameta, ya É—auki buta ya sake fita, babu jimawa ya dawo, sai da ya kulle É—akin sannan ya Æ™araso, Rumana na gefe zaune kanta a Æ™asa ya tada salla. Kafin ya Æ™arasa ramuwan sallar magriba da isha'in har Barci ya fara kwasar Rumana a wajen, ta riga da ta saba da barcin wuri. “Ki tashi kije ki kwantaâ€? nutsatstsiyar muryarsa ta daki kunnenta. BuÉ—e ido tayi da sauri tana gyara mayafinta, ta É—aga masa kai tana É—an matsowa gabansa, buÉ—e shayin tai da Æ™wan ta matsar gabansa sosai, “Su Ayyah sunzo dubaka da Umma Æ™arama da Umma babba, hakama yah Sufyan yazo sake dubaka baka tashibaâ€?. “Na godeâ€? ya faÉ—a a hankali. Shayin ya É—auka ya fara sha saboda yunwa yakeji dama, Rumana ta miÆ™e ta É—akko ledar magungunansa ta ajiye gabansa, tabarmar data kwanta jiya ta É—auka zata shimfiÉ—a a É—ayan lungun gadon tunda Ahmad na zaune inda ta kwana jiya sai ya dakatar da ita. “Ki hau gadon ki kwantaâ€?. Yanda yay maganar a dake tasan babu zancen musu, sai dai jikinta har rawa yake kaÉ—an, taya zata iya kwana dashi bisa gado É—aya?. Kamar mai tsoron a saceta haka ta É—ofana a bakin gadon ta cure jikinta waje É—aya. Ahmad na kallonta baice mata komaiba, ya gama shan shayinsa yasha magani da Æ™yar, Rumana dayake ta juya masa baya batasan hidimar da yakeba. Ya daÉ—e zaune a wajen har barci É“arawo ya sace Rumana dake kwance a É—ofane. Jin barci na neman sake É—aukarsa saiya miÆ™e ya É—akko filo daga gadon da bargo, jallabiyarsa ya cire ya kwanta akan abin sallar yana rufa da bargon duk da kuwa garin akwai sirkin shigowar zafi. ★★★★â˜? Yau dai kam duk yanda yaso fita a gidan bayan sun gama karyawa hakan ya gagara, dan sosai ciwo ya kaishi Æ™asa, daga Æ™arshe dai sai da Rumana ta amsa wayarsa ta kira Mudanseer. Babu É“ata lokaci yana zuwa suka wuce asibiti. Sai ga zance kamar wasa ya zama babba, dan kuwa dai gado aka bama Ahmad. Kowa ya tausaya masa, dan kuwa dai ansan ciwon abinda Samina tai masane ya kasa barinsa. Samina ko koda taji labari ko a jikinta, dan ko sau É—aya bata taÉ“a leÆ™a Ahmad asibiti ba har yagama kwanakinsa shida aka sallamesa ya koma gida. Duk ya rame choco color É—in fatarsa ta sake wani irin fayau, sai hancinsa da ya sake fitowa raÉ—au da manyan idanuwa. Bayan yayi wanka da ruwan da Rumana ta dafa masa ya fito jiki duk babu Æ™wari, su Ayyah duk suna daga waje zaune ya shiga É—aki ya shirya, itama dai Rumana wajen ta fito ta zauna zaman jiransa. Bayan ya kammala saka kayan ya kira Mudanseer daga cikin É—akin. Shiga yay, mintuna kaÉ—an shima Mudan É—in ya leÆ™o ya kira Ayyah da Rumana. Shiga sukayi, Rumana ta zuba masa abincin da Yaya Maryam ta kawo masa, duk da bayajin daÉ—insa haka Ayyah ta takura masa tana basa a baki, sai da yaci fin rabi sannan ta Æ™yesa, aka koma dagamar shan magani, dan kuwa da Æ™yar yasha sa hardasu yunÆ™urin amai. Ranar dai duk anan suka yini sunata tarairayarsa, sai gab da magriba duk suka tafi aka barsa shida Rumana kawai.........âœ�ğŸ�? *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_* : *ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuoeSgXuo *(14)* .............Shuru É—akin yayi bayan tafiyar su Ayyah, babu wani sabo a tsakaninsu na shaÆ™uwa tun can baya, sai dai girmamawa irin ta yaya da Æ™anwa da kowa ya sani, yayanma irin wanda ake shakka sosai É—innan. Umm-Ruman tana zaune da ga kan tabarma inda ta idar da salla ta zabga tagumi, gaba É—aya kewar gidace ke addabarta, musamman ma yau da duk Æ´an uwanta suka kasance a gidan tare dasu. Ahmad kam yana daga can É—ayan gefen kwance saman sallayar da shima ya idar da salla, dan rashin Æ™warin jiki ya hanashi tashi yaje massalaci. Yanayinsa zaka kalla kawai shima kasan tunanin yakeyi, dan ya Æ™urama silin É—in É—akin idone ko Æ™yaftawa bayayi, gashi sai taunar lip É—insa na Æ™asa yakeyi da haÆ™ori. Kiran sallar isha'i da aka Æ™walane a masallacin kusa da su ya saka Ruman miÆ™ewa ta fita, Ahmad kam ko motsi bai yiba. Koda ta dawo tayi kamar zata masa magana amma sai ta fasa ta kabbara sallarta, harta idar bai dawo hayyacinsa ba, ta sauke numfashi a hankali, cike da tausayinsa ta matsa gabansa, “Yah Ahmad!â€? Shiru nanma bai motsaba, ta sake kiran sunansa kusan sau uku shiru, dole ta miÆ™a hannunta zata É—an bugi filon daya jingina jikin Wadrobe ya saka kusan rabin bayansa da kansa, amm sai a mistake hannunta ya gogi kafaÉ—arsa. Wata nannauyar ajiyar zuciya ya sauke, yayinda Rumana kuma taja hannunta da sauri tana cusashi cikin hijjabi, jikinta sai tsuma yakeyi, sai kace wadda ta taÉ“a wani mugun abu. Kallonta yayi da idanunsa da suka canja kala, ga ramar da yayi ta fito sosai saman fuskarsa, “Lafiya dai?â€? Ya faÉ—a a hankali kamar mai raÉ—a. Rumana dake Æ™oÆ™arin matsawa baya cikin in ina tace, “Dama salla har an idar wasu masallacinâ€?. YunÆ™urawa yay ya tashi zaune sosai, bai ce mata komaiba ya fita ya sake É—auro alwala. Koda ya idar É—inma zaman shurun suka koma, a haka mijin maman Ama.. Yay sallama a Æ™ofar É—akin, tashi Ahmad yay yafito suka gaisa yana sake tambayarsa yaya jikinsa?. Cikin mutuntawa ya amsa masa akan da sauÆ™i, kowa ya koma wajen iyalinsa... Yau É—inma dai cayay ta hau gado ta kwanta, shi kuma ya kwana a Æ™asa saman tabarma. ________________________ Haka zaman nasu ya cigaba babu tsangwama babu sakin jiki wa juna, har dai jikin Ahmad ya Æ™ara sauÆ™i, yanzu kam alhmdllh ya wartsake, sai dai ciwo irin na zuciya da ya Æ™i barinsa, wannan kam kowa yasan abune mai wahala ace ya barshi da wuri, musamman idan aka Æ™iyarsata da irin son da yakema Samina. Tunda yaji Æ™arfin jikinsa ma ba zaman gidan yakeba, barcine kawai ke kawosa, zuwa goma sunyi karin kumallo ya fice shago, bata sake ganinsa sai uku na rana, yay wanka yaci abinci ya sake ficewa, daga nan kuma sai sha É—aya na dare ko goma da rabi zai shigo. Wajen barci kuwa tana saman gado shiko yana Æ™asa a tabarma, babu wani abu na muzgumawa da yake mata, sannan babu najin daÉ—i, itako tsakaninta da shi sai girmamawa kamar yanda ta saba tun can da suna gida. Duk da ta lura hankalinsa baya gareta hakan bai damunta, ba itaba ai dama kowa dai yasan Samina yake so, to miyasa zata É—aÉ—ara kanta da Æ™asa akan sai ya sota. Kuma dama bawani saurayine da ita ba data Æ™wallafa ma rai balle yanzu sonshi ya damu zuciyarta. Yana fita zata dawo tsakar gida suyita hirarsu ita da Maman Ama, kokuma ta É—akko Ama taita mata wasa ita da Ahmad da take kira yayanta.. Yauma tunda ya fita gidan nasu ya zarce, sai da ya shiga suka gaisa da malam da iya sannan ya shiga sashensu, Ayyah kaÉ—ai ya iske a gidan Gwaggo ta fita, ya gaidata cike da girmamawa yana zama a gefenta. Gwaggo ta kallesa da kulawa, “Ɗan albarka yaya dai? Naganka wani iriâ€?. Murmushin yaÆ™e yayi kaÉ—an yana duÆ™ar da kansa, kamar bazai ce komaiba daboda nauyin maganar a harshensa sai kuma yaja numfashi, a É—arare yace, “Ayyah! Sonake nabar garinnan, inaga hakan zai bani Æ™yaÆ™yÆ™yawan nutsuwa, har yanzu nakanji zuciyata sam babu daÉ—i a cikinta, komai baya burgeni, komai baya sakani nishaÉ—i, koma bai sakani farin ciki wlhy Ayyahâ€?. A yanda ya Æ™arasa maganar sai tausayinsa ya kama Ayyah, ta dafa kafaÉ—arsa tana faÉ—in, “Ɗan albarka na sani, nasan kana cikin damuwa har yanzun, musamman ma da rayuwar gidannan take neman juyewa zuwa wani abu daban, banÆ™i kabar garinnan ba, sai dai ka tuna yanzu bakai kaÉ—ai bane, gashi yarinyarnan gaba É—aya bata wuce sati biyu ba, anya tafiya ka barta a wannan yanayin bazaisa mutane su fassara abun da butulci ba?â€?. “Hakane Ayyah, nima nayi wannan tunani, amma a ganina tafiyar shine mafita, ita kanta yarinyar maybe a yanda nake kallonta zai canjaâ€?. Shiru Ayyah tayi tana nazarin maganarsa, bawai bata yarda dashi bane, ta gamsu da duk bayaninsa É—ari bisa É—ari, amma Umm-Rumana take tausayi, bai kamata a haÉ—a mata zafi uku ba a ganinta. Ta sauke nannauyan numfashi tana mai kallon Ahmad É—in kamar baÆ™onta, “ALLAH ya zaÉ“a mana abinda yafi alkairi to, mu miÆ™a lamarin hannun UBANGIJI, idan tafiyar tafi alkairi ALLAH ya tabbatar, idan ba ita bace ALLAH ya canja maka da mafi alkairiâ€?. “To amin ya rabbi Ayyah, sai ki tuntuÉ“i baba da zancen shima muji mizaiceâ€?. “Babu damuwa, insha ALLAHU zan masa maganar, itama Gwaggo zan sanar mata ta tayamu da addu'aâ€?. Kansa kawai ya iya jinjina mata, daga nan suka É—ora da wata hirar, duk dama Gwaggo ce Æ™arfin maganar, Ahmad kam sai ihhm da a'a. Shigowar su Fa'iza daga makarantar allo ya sakashi miÆ™ewa ya fice, shago ya shiga domin ya samu ya rage É—inki, dan babu laifi sun É—an tara da yawa. Yana tsaka da yanka wata atanfa fallatsetsiyar mota tazo gaban shagon ta faka, kallo É—aya yay ma motar ya É—auke kai saboda hango Ma'aruff da yay a ciki. Sai dai kuma ya kasa daurewa, dan yasan dai dole Samina yake jira, ilai kuwa sai gata ta fito cikin kwalliyar duguwar rigar Material datai mata masifar Æ™yau, rabonsa da ganinta tun washe garin aurensu, ta Æ™ara fari da alama man bilicin É—in ta cigaba da shafa a binta, bai iya daina kallonta ba har ta shige motar Ma'aruff yaja suka bar anguwar, yanda ya bulo Æ™asa zaka tabbatar da biyu yayi hakan saboda Ahmad. Ahmad yaja dogon tsaki yana É—auke kansa, hakan yasa Mudan dake É—inki É—agowa ya kallesa, danshi tunda yayma motar kallo É—aya bai sakeba saboda takaici. Kamar Mudan zaiyi magana sai kuma yay shiru ya cigaba da É—inkinsa, shima Ahmad É—in dai yankansa ya cigaba da yi dukda zuciyarsa babu daÉ—i sam. ★★★★★★ Ma'aruff kam yana barin wajen dariya suka kwashe da ita shi da Samina, cikin dariyar yake faÉ—in, “Mutuminki fa ya shaÆ™a, kinga harar da yake wulloma motarnan, na tabbata ji yake kamar zuciyarsa zata faÉ—o dan baÆ™in cikiâ€?. “Manta da shi luv É—ina, ni ko kalloma bai isheniba wlhy, yanzu ina zamuje?â€?. Gefen titi ya samu ya gangara yay fakin, hakan ya saka Samina kallonsa da faÉ—in “yaya haka kuma? Miyasa muka tsaya anan?â€?. Juyowa yay sosai yana kallonta da wani murmushi a kan fuskarsa, ya É—an matsota idanu a narke, cikin raÉ—ar magana yace, “Babyna bazaki ganeba, ina cikin wani halineâ€?. A É—an ruÉ—e Samina ke faÉ—in, “Miya sameka?â€? tana maganarne tana dube-duben jikinsaâ€?. Hannu ya É—ora a kafaÉ—arta yana kuma narke murya, “Bafa ciwo najiba, damuwar a nan neâ€? ya kamo hannunta ya É—ora saitin zuciyarsa. ƘoÆ™arin janye hannun tayi amma sai ya riÆ™e sosai yanda bazata Æ™waceba, ya fara murzashi kaÉ—an-kaÉ—an cikin nasa hannun mai taushi, “Haba babyna ki gane mana, wai sai yaushene zaki ban dama koÉ—an rage zafi munayi, kinfa san kece zan aura, aurenma nan da kwana kaÉ—an, kinaso ace yau ga mijinki a gidan karuwai ko yana huÉ—É—a da karuwa?â€?. Da sauri ta girgiza masa kai, ya lumshe ido yana hura mata iska kaÉ—an-kaÉ—an akan fuska, ganin ta lumshe nata ya sake kai fuskarsa dab da tata har suna shaÆ™ar numfashin juna. “Baby karki hanani kanki, namiki alÆ™awarin babu abinda zai shiga tsakaninmu inba É—an kiss hakaba, shima dan na samu nutsuwa ne kawai kar wata ta lalata miki ni, dan harga ALLAH a matse nake, shiyyasa banson aurenmu ya gaza wata É—aya, amma gashi kekuma kince muyi haÆ™uri ki Æ™arasa karatunki nanda watanni shida, niko yamun nisa Samin É—inaâ€?. A hankali ta buÉ—e idanunta da suka shige cikin nasa, tsigar jikinta sai tashi take saboda dama itama a bukacen take, duk yanda taso ta hanashi hakan sai ya gagareta, saboda wani tsantsar sonta take hange cikin Æ™wayoyin idanunsa, itama idan son samun tane suyi aurensu nanda wata É—ayan kamar yanda ya buÆ™ata, amma sai mama gaje tace tajashi harta gama makaranta dansu Æ™ara tatsar kuÉ—aÉ—en da zasuyi mata hidimar biki na garari da sai ya tsayama Æ´an gidansu a rai da Ahmad, wannan shawarar ce ta saka Samina cemasa ya bari ta gama makaranta kawa...... Saukar laɓɓansa kan natane ya sakata Æ™anÆ™ame jikinta, dan wannan shine karo na farko a rayuwarta. Duk hanyar da Ma'aruff ya Æ™ware akai sai da yabi Samina ta sakar masa jiki yay kissing É—inta sosai, sai da ya gaji dan kansa sannan ya barta. Koda suka dai-daita kunya hanata kallonsa tayi, yaje da ita wani wajen motsa baki, duk yanda yaso taÆ™i fita su shiga tare, dan gani take kowa zai gane abinda sukayi, Ice-cream da gasashshiyar kaza da kayan ciye-ciye ya lodo mata ya dawo, daga nan gida ya maidota, inda ya hanata fita suka cigaba da hirarsu a mota. Koda Ahmad ya fito da ga shago zaije masallaci sallar magriba kallo É—aya yayma motar yay gaba abinsa, zuciyarsa na wani irin Æ™una tamkar zata fito waje. Har suka dawo sallah Ma'aruff da Samina na'a motar, hakanne ya saka Ahmad shiga cikin gida ya amsar musu tuwo shi da Rumana ya fito domin tafiya gidan. Har abokansa na tsokanarsa akan yau da wuri haka zai wuce?. Murmushin yaÆ™e kawai ya iya musu ya wuce abinsa yana tsaida mai napep. _________________________ Yau gidan namu ya kasance na mutum Uku, dan kuwa amarya za'a kawo mana, amma dai bazawara ce kamar yanda Maman Ama ta sanar min. Tun da hantsi Æ´an uwanta sukazo sukai mata jere, hakan yasani yini a É—aki dan ni bancika son sakewa cikin mutane da yawaba, musamman ma waÉ—anda ban saniba. Ban sami nutsuwar zaman wajenba sai da suka wuce bayan la'asar, sannan ne na fito nai wanka, na dafa taliya dai-dai cikina dan nasan Yah Ahmad ba dawowa ci zaiba, tunda ya cemin yau yana da aiki sosai a shago, maybe shi da gida sai dare. Daga nan Æ™ofata na fito na saka kujera ina duba buks É—ina na makaranta, dan ban fidda ran Yah Ahmad zai barni na zana koda ssce ne ba. Jefi-jefi nakan amsa maganar Maman Ama da duk rabinta gulmar dangin baÆ™uwar amaryarmu ne da sukazo sukai jere. Ni dai ban yarda nace komaiba, iyakata dariya ko nace ALLAH ya Æ™yauta, daga Æ™arshema da naga zata takurani sai na É—auki kayan karatun na shige É—aki kamar zanyi wani aiki a ciki, zama na nai, ban sake fitowa ba sai da aka kira magriba, nazo nai alwala na koma É—aki, dan baÆ™i sunÉ—an fara shigowa, da alama dai dangin angone da zasu tarbi amarya. Ni dai gaishesu kawai nayi nai shigewata. Zan kabbara salla biyu a cikinsu suka leÆ™o wai na taimakesu da buta suyi alwala, miÆ™a musu nayi na kabbara salla ta, ina cikinyi suka shigo, ganin salla nake suka shinfiÉ—a tabarma suma suka tayar. Koda muka idar basu fita ba, sai hira suke jana da ita, duk tambayoyin nasu dai akan son sanin nima amaryace?, ina É—an amsa musu abinda zan iya saboda naga sun girmemin sosai. Muna idar da sallar isha'i ne Yah Ahmad ya shigo da sallama, ganin bani kaÉ—ai bace sai ya koma da baya ba tare da yace komaiba. Hakan da suka ganine ya sakasu miÆ™ewa suna min godiya, a tsaye suka iskeshi, suka gaidashi suna barin wajen zuwa Æ™ofar É—akin maman Ama da sauran Æ´an uwansu suke can sukai salla. Sannu nai masa ina amsar leda viva dake hannunsa, wadda Ayyah ta sako masa kwanikan tuwo a ciki. Da yauwa ya amsa yana zama a bakin gadon, “WaÉ—annan fa?â€? yay tambayar yana kallona. “Uhm baÆ™ine Æ´an tarbar amaryar da zata tare a gidannan yauâ€?. Kamar zaiyi magana sai kuma yay shiru, saboda wayarsa da tai ring, É—agawa yay suna magana, wadda na fahimci dai akan É—inkine. Kwanikan abincin na fiddo a ledar, koda na buÉ—e naga tuwo sai bance komaiba na maida na rufe. Dai-dai ya ajiye wayar, hakan yasashi faÉ—in, “Da ruwan zafi a gidannan?â€?. “Eh, akwai wanda na dafa É—azunâ€?. MiÆ™ewa yayi tsaye yana Æ™oÆ™arin cire maÉ“allan rigar jikinsa mai dogon hannu, “Juye min shi naÉ—an watsa, zafi ya isheni banzo nayi wanka É—azun baâ€?. Da “Toâ€? kawai na amsa masa, na shiga bin Umarninsa tamkar yanda ya bada. Bayan na haÉ—a ruwan bayin naje nakai masa, lokacin dana dawo harya cire kayan ya saka jallabiya, ya É—auki kwandon soso da sosan sa ya fice. Ni kuma sai na kwashe kayansa da ya cire ya ajiyemin saman gado, a raina inata tseguminsa, wani lokacin sai naita ganin kamar Yah Ahmad bai karatu mai zurfi ba na boko, dan sam bashi da irin son gayunan da Æ™walisar samarin yanzu masu irin shekarunsa, yana dai da tsafta gwargwado, amma itama tunda abunnan ya faru tsakaninsa da Samina sai tayi rauni, jiba fa, rabonsa da wanka tun Æ™arfe uku da wasu mintuna na yammar jiya, sai yanzune kusan takwas da rabi na dare zai sakeyi, inba sa'a ba daga haka kuma sai gobe da yamma. “To ke ina ruwanki?â€? wata zuciyata ta faÉ—a cikin gargaÉ—ina. “Haka nefa wlhyâ€? na faÉ—a a fili kamar mai bama wani amsa. Kafin ya fito najiyo hayaniya ta É—an fara cika gidan, da alama dai tawagar amarya sun fara shigowa...........âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WhgANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *(15)* ...............Shigowa yay yana jan tsaki, da alama dai hayaniyar gidance ta bashi haushi, ni dai bance komai ba na amshi kayan wankan na fito waje danna zazzage ruwan jikin soson, ta wani É“angare kuma na bashi damane ya kimtsa. Ina kallon wasu suna nunani, da alama dai ana gulma tane, oho basu dameni ba, sai ma na É—auke kaina daga garesu. GuÉ—ar data cika soron gidan ne ya tabbatar mana da cewar dai amarya ta iso, ilai kuwa sai gasu sun shigo da ita. Ni dai ina daga Æ™ofar É—aki ina kallonsu, har aka shige da ita É—akinsa suna callara guÉ—a abinsu. Murmushi na É—anyi, dan sun tunomin da randa nima aka kawoni gidan ina rusar ihun kuka. “Sai kin gama kallonsu zakizo ki bani abinci ne?â€?. Muryar Yah Ahmad ta maidoni hankalina, da sauri na girgiza masa kai ina faÉ—awa É—akin jikina har É“ari yake. Zaune na iskeshi saman tabarma, ya cire jallabiyar yana sanye da wando dogo mai taushi da riga, da alama dai na barcine. Tuwon na zuba masa miyar kuÉ“ewa É—anya sai Æ™amshi take, dukda babu nama a ciki girkin tsoffin mata irinsu Ayyah daban yake, musamman ma akan abinci irin na gargajiya da a yanzu yake gagarar matan hausawa, wata sai tai maka tuwon masara kaji tamkar ya jiÆ™e saboda tsabar rashin bashi nutsuwa. “KaÉ—an zaki sakaâ€? yay maganar idonsa nakan wayarsa. Na amsa da to ina Æ™oÆ™arin saka masa dai-dai misali a filet É—in. Koda na kammala sai na koma gefe zan zauna, amma sai ya katseni da cewar, “K mi kika ci?â€?. “Da yamma na dafa taliya naci da mai da yaji, yanzu banajin yunwaâ€?. Baice min komaiba ya fara cin tuwonsa hankali kwance, kallo É—aya zakai masa kasan yanajin daÉ—insa sosai. Yana tsaka da cin tuwon niko ina zaune gefensa kaÉ—an ina sauraren hayaniyar da gidan ya É—auka mukaga an É—aga labulen É—akin kamar da gayya, da sauri na kalli Æ™ofar sai naga matashiyar mace ce ma, kafin nayi magana ta katseni da faÉ—in, “Mai É—akinnan ruwan sha zaki sammin dan ALLAHâ€?. MiÆ™ewa nai ina faÉ—in, “Toâ€? hakanne ya sakata shigowa gaba É—aya tana kalle-kalle kamar ta ajiye wani abu a É—akin, sai kuma naga ta fita da sauri tana cewa, “Ya salam, kuyi haÆ™uri dan ALLAH, wlhy bansan maigidanki na nanbaâ€?. guntun Murmushi kawai nai mata na miÆ™a mata ruwa waje. Ta amsa tana cewa “Na godeâ€?. Ni dai komawa nai ciki na zauna inda na taso, kallo É—aya kuma naima fuskar Yah Ahmad na fahimci yaji haushin abinda matar tayi. Ni dai bance komaiba, kamar yanda shima bai tankaba ya cigaba da cin tuwonsa. Bayan ya kammala yace na bashi ruwan wanke hannu. MuÆ™ewa nai na É—ebo a madaidaiciyar roba na kawo masa ya wanke, na fita naje na zubda, matar data roÆ™i ruwa ta bani kofina tana sake godiya. Yanda naga ya Æ™wanta da wurine na fahimci akwai damuwa, dan kuwa dai nasan ba barci yakeba tunanine kawai, kuma bazai wuce akan yaya Samina ba. Haka kawai yau sai naji raina ya sosu, amma saina danne na maida kun nena ga Æ´an kawo amarya daketa Æ™oÆ™arin tafiya. Zuwa wani lokaci gidan yay tsit, fita nai nayo alwalar barci na dawo É—akin, na tura Æ™ofar na rufe da addu'a a bakina, na raÉ“a ta gefensa na haye gado nai kwanciyata. Banma san lokacin da shima ya tashi ya kimtsa ya kwanta ba, ni dai tuni na jima a duniyar barci. Kamar yanda na saba da safe nai Æ™okarin fara sharar tsakar gidan, lokacin Yah Ahmad ya koma barcin safe dana kula ya iya, kuma tunma yana gida dama yakan taÉ“a wani lokacin. Dariyar da naji a bayana ya sakani É—an waigawa, wadda nake Æ™yautata zaton amaryace naga sun fito daga É—akinta da angonta, kallo É—aya zaka fahimci suna a cikin nishaÉ—i, tana É—aure da zanine sai tawul data yafa, shikuma jallabiya yana riÆ™e da botikin ruwa. Janye idona nayi daga garesu, sai da sukazo gittani ne na gaishesu. Duk sun amsa min sannan suka wuce Bayi a tare, babuko kunyata suka shiga bayi suka rufo suna cigaba da dariyarsu ta nishaÉ—i. Ni dai sharata kawai na cigaba dayi ba tare dana sake bi takansu ba har suka fito suka wuceni zuwa É—akinsu tana masa shagwaÉ“a wai ya É—auketa ya kai har É—akinsu. Tofa, yau naga abinda ya girmeni. Na faÉ—a a zuciyata ina kwashe sharan dana tattara. Daga haka na É—iba ruwa na wanke bayi shima kamar yanda na saba, sannan na fara jan ruwa a rijiya na zuba a banbuna na É—aki dana waje duk da dama ina da ruwan. A lokacinne maman Ama ta fito, muka gaisa na tambayi lafiyar yara ina Æ™oÆ™arin shigewa É—akina, dan na lura bakinta da magana sosai, niko banason wannan halayyar sam. Ƙofar É—aki na kawo risho É—ina kamar yanda na saba na É—ora ruwan zafi, yana tafasa na juye a filas na saka É—umamen tuwo shima, kwanikan dattin na zubasu a roba babba a nufina bayan mun karya saina haÉ—a duka nayi. Ina gama É—umama tuwo na juye a kula na kashe risho É—in na zuba ruwan wanka abina. Lokacin nake jiyo gulmar da Maman Ama keyi da mijinta daga kicin É—inmu da ita kawai ke amfani dashi, danni tunda nazo gidanma ban taÉ“a koda leÆ™ashi ba balle akai ga amfani dashi. Kaina naÉ—an girgiza ina mamakin wai maza ma sun iya kananun magana, ni dai na wuce bayi nayo wanka nazo na shige É—akina kawai. Yanda kukasan mara gaskiya haka naita Æ™umu-Æ™umun saka kaya a cikin hijjabi, duk da nasan dai Yah Ahmad barcinsa ma yake, na gama ina tsaka da shafa mai ya farka, zaune ya tashi fusaka duk babu walwala, na É—an saci kallonsa na kauda idanuna ina shafa kwalli a idona. Tashi yay ya fita bayan ya É—auki brush É—insa da ya sakama makilin akan madubi, hakan yasa na miÆ™e da azama nahau gyaran gadon, dan nasan maybe ya jima bai dawo É—akinba, ilai kuwa harnai shara ma da sauri-sauri bai shigo É—inba, sai da ina kwashe Æ´ar Æ™urar dana tattarane ya dawo, matsa masa nai ya shigo ni kuma na fita zubar da sharan. Koda na dawo bakina da nashi bai saÉ“a ba, nagama jera abincin a gabansa, duk da dai kulan tuwon dana É—umama ne kawai sai filas É—in shayi da kofi, sai ko guntun biredin jiya dake a leda da saurin sukarin da ya siyo gwangwani É—aya, sai madara sacet uku nescafe guda uku shima duk a ledar. Gani nai ya miÆ™e bayan ya É—ora idonsa akan ledar biredin dana ajiye, ya É—auki wandonsa daya cire jiya ya ciri kuÉ—i ya fita. Da kallo kawai na iya binsa, danni wannan halayyar tasa tana damuna bata damuna, abinda yasa nace haka dama can na saba babu wata shaÆ™uwa ta zaman hira ko abinda ya danganci hakan a tsakaninmu, nasan ko ba Æ™aramin abu bane ace yanzu da wuri mun saki jiki wa juna da yanda naga ma'aurata nayi, abinda yasa take damuna kuwa shine kaÉ—aici, a gidan dai shi kaÉ—ai nasani, ko yaya ina buÆ™atar sassauci daga garesa kodan nima naji sanyi a raina, na tabbata da aunty Samina ya aura da ba'aga haka daga garesa ba, dan bazasuyi kalar wannan zamanba saidai na farinciki fiyema da yanda naga amarya da angoncan yau......... “K wai tunanin mi kikeyi haka?â€?. Maganarsa aÉ—an zafafe ta katseni daga dogon tunani na, bansan ya dawoba sam wlhy, ina fiki-fiki da idanu nace, “Ba komaiâ€?. Banza yaymin bai tankaba, hakan yasa nima na shiru na fara Æ™oÆ™arin haÉ—a masa shayin da akema shan dai-dai ruwa kawai. Nasan tunda akwai tuwo bazai ci biredi ba, dan haka na saka masa tuwon na tura gabansa, niko na haÉ—a tea É—in nasha da biredin daya rage, na É—an É“alla a wanda yaje ya siyo saboda wancan guntune. Abinda ya bani mamaki koda muka gama karyawa yau bai fitaba, zamansa yay a gidan, sai ma waya da ya É—auka ya kira Yaya Mudan ya kawo masa wasu kaya zai yanka a gidan. Ni dai Æ™ala banceba, sai dai zuciyata nata zungurata akan nai masa maganar wanka. Na daÉ—e ina mulmula maganar kafin da Æ™yar na iya fiddata, “Yaya ko zakai wanka tunda akwai sauran ruwan zafi a filas?â€?. Shiru banji ya amsaba, hakane ya sakani satar kallonsa, sai naga ashe ni yake kallo shima, jinai duk na daburce, dan kallon dai irin na kinma samin idon nan ne, to amma ya zanyi tunda nai suÉ“utar baki. Banyi zatoba naji yace, “HaÉ—a ruwanâ€?. Ai zumbur na miÆ™e kamar dama a É—ofane nake, ina kallonsa ya kauda kai yana murmushi, da alama dai yanda nake a tsoracene ya bashi dariya shima. Duk da ya kauda idonsa kar naga murmushin naji sanyi a raina sosai, dan na jima banga hakan daga garesa ba. Ina dawowa daga kai masa ruwan na haÉ—a wanke-wanke na fice abina gaban rijiya. Ina Æ™oÆ™arin farawa yazo ya gittani ya shiga bayi. Kamar jirana maman Ama take sai gata itama ta fito dana wanke-wanken daga É—aki tazo ta tsira kujera gefena ta fara. Da farko tsokanar Amatullah na fara muna dariya, sai ta rage murya Æ™asa-Æ™asa tana faÉ—in, “Amarya anya kuwa wannan amaryar jiyan zamu dai-daita da ita? Babu wanda zaice gidanan ga yanda daren farkonki ya kasance saboda kunsan kanku daga ke har mai gidanki, amma ita jiya ihu taitaima mutane na rashin mutunci, ita ba budyrwa ba balle aceâ€?. Sosai gabana ya faÉ—i jin ta ambaci daren farkona, gefe kuma ina mamakin wannan saka ido irin na maman Ama, wato ita idonta na kammu ashe akan taji yaya mukai daren farko? Tab anya kuwa zaman gidannan bazai canja saloba?. Ban samu bata amsa ba naji motsi a bayanmu, da sauri na waiga sai naga Yah Ahmad ne, da alama dai yama ji duk mi maman Ama ta faÉ—a, dan wata uwar harara ya zabgamin yana Æ™aramin tsaki ya shige É—aki. Innalillahi kawai na iya ambato a raina, na kai kallona ga maman Ama dake cigaba da zabga surutu ita koma lura da yah Ahmad É—in bataiba...... “Amarya wai yanaga kinyi shiru....?â€? Murmushin yaÆ™e nayi ina girgiza mata kai, “Babu komai maman Ama, kawai dai banda abin faÉ—ane, ni kitsoma nakeson naje, nasan kuma Yaya bazai barni naje gidaba, ko akwai maiyi anan kusa?â€?. Nai maganar domin kauda surutanta marasa ma'ana. Tace, “Eh to sai dai nan gidan matar Ali, ta iya kitso kam sosai wlhy, dolene kikayi oga sai yayi biyan da bai shiryabaâ€?. Nanma Murmushi kawai nayi, hakan kuma yay dai-dai da sallamar Yah Mudanseer daga soro. Na gane muryarsa shiyyasa na amsa masa ina faÉ—in “Ya Mudan ka shigo manaâ€?. Ya shigo da sallama, ya gaida maman Ama ba tare da ya kalli inda muke ba ya shige É—akinmu. Nima tashi nai na zubar da ruwa dan na gama sai tukunya, itama a tsaitsaye nai wankinta na kwashi kayan nabar maman Ama a wajen. A É—aki na iske Yah Mudan suna hira da Yah Ahmad, sai tsokanarsa yake yana murmushi, nima ina shiga ya dawo da tsokanarsa kaina, dariya kawai nayi na ajiye kwandon wanke-wanken dana É—ora a tire ina gaidashi, a kuskure muka haÉ—a ido da Yah Ahmad dake duba littafi turamen zani kusan shida ajiye a gabansa. Babu shiri na É—auke kaina, shima sai ya ajiye buk É—in yana kallon Mudanseer. “Mudan zokaje can wajen kaÉ—anyo mana cefane kafin ka wuce, dan yankannan zai iya É—aukata dogon lokaci ban iya tashi nayo baâ€?. “To yayana É—an gidan Ayyah, angon Æ™anwata Umm-Ru ma naâ€?. Ya Æ™arasa sunana da É—ai-É—ai saboda hararar da Yah Ahmad ya banka masa. Fita yay yana dariya, Yah Ahmad yace, “Shashasha kazo ka amshi kuÉ—inâ€?. Daga bakin Æ™ofa yace karka damu akwai kuÉ—i jikina, Æ™anwata mi za'a sayo?â€?. Kallon Yah Ahmad nayi dan nima dai bansan mi za'a sayo É—inba tunda ba taÉ“a tambayata yay ba idan zaiyo cefane shi, niko kullum abincina baya wuce taliya da mai da yaji saboda shegen kwaÉ—aina, sai shinkafa da wake, ko dafa duka. Shima da ya kalleni sai ya janye idonsa ya maida ga Yah Mudan É—in, shine ya lissafa masa abinda zai sayo, ya miÆ™a masa É—ari biyar yana cewa, “Ka Æ™ara da wannan tunda cefanen da yawaâ€?. “A'a kabarsa yaya, akwai kuÉ—in É—inki da yaron malam ya bani yanzun nan zanzo nan, bara naje na dawoâ€?. Yah Ahmad ya maida kuÉ—insa a aljihu, Yayinda Yah mudan ke ficewa shi kuma. Ni dai duk ina zaune gefe ne ina saurarensu, tsarinsu na Æ™ara birgeni, dama can kowa yasan akwai shaÆ™uwa mai Æ™arfi a tsakaninsu. “Zo nanâ€? na tsinkayo muryar Yah Ahmad. Kallonsa nayi, dan banyi zaton dani yake ba ganin dai muna zaune ba wani nesa sosai da juna ba, yanda ya tsatstsareni da idanu yasa na miÆ™e zuwa gabansa na tsugunna. Yace, “zauna da Æ™yauâ€?. Zaman kuwa nayi cikina na sake É—urar ruwan tsoro. Kallona yay sosai ko Æ™yaftawa bayayi, ga fuskarsa babu alamun wasa yace, “Ina wasa da ke?â€?. Da sauri na girgiza masa kai idanuna na cika da Æ™walla, dan bansan mi nayi ba, sai matse hannuwana nake cikin na juna. Ya cigaba da faÉ—in, “Kinsan daga yau É—innan da nake miki magana, idan har na sake ganinki zaune da matarcan kuna wata doguwar hira bayan gaisuwa sai na miki shegen duka a gidannan, wato ma har labarin daren farko kika bata....?â€? Da sauri na girgiza masa kaina ina faÉ—in, “Wlhy A'a Yaya, ALLAH ban taÉ“a ba tunda nakeâ€?. “Ba gashi tana miki hirarba, ke har kinkai girman sanin akwai wani abu shi daren farko ga amarya daman?â€?. Hawayen da suka zubomin a saman fuska na share ina cigaba da girgiza kai dan na kasama magana. Ahmad dake haÉ—iye dariyar yanda Umm-Rumana ta rikice da Æ™yar ya kuma zazzaro mata idanunsa, danshi duk yana yine danya Æ™waÉ“eta da wuri karta saka kanta a wannan masifar ta shegen gulma, shiyyasa tunda suka tare a gidan É—abi'un maman Ama basu masaba har mijinta, sam bayason mu'amularta da Umm-Rumana É—in. “Kinga daga yau, bama itaba, ko wannan da aka kawo jiya karnaga wata aminta ta haÉ—aki da kowace shegiyar mata ama anguwarnan ba gidannan kawai ba, inko hakan ta kasance kema kinsan sauran, tashi ki ban wajeâ€?. “Kayi haÆ™uri dan ALLAH Yah Ahmad, zan kiyaye insha ALLAHU, amma dan ALLAH ka yafeminâ€?. Duk da ta bashi tausayi sai cayay kawai, “Ya rage nakiâ€?. Tashi Umm-Rumana tai ta koma gefe tana cigaba da sharar hawayenta. Ahmad dake buÉ—e zani É—aya zai fara yanka yace, “Wlhy kika bari Mudan yazo yaga waÉ—annan hawayen ko, saina sassafaki a É—akinnanâ€?. Babu shiri Rumana ta goge hawaye tsaf, sai ko ga Mudanseer ya dawo É—auke da leda yellow mai layi-layi. Yana ajiyewa ko zama baiyiba yace zai koma yana da aiki a shago, gashi zaije makaranta da yamma. Godiya nai masa yay mana sallama ya fice. Haka na tashi na fidda cefanen, Yah Ahmad nata yankan É—inkinsa da duk ya maida hankalinsa wajen. Sai da zan fita waje girkine yace nayi anan Æ™ofar É—aki basai na fitaba. Duk da nasan zafin wuta zai Æ™arama É—akin zafi haka nabi umarninsa tunda risho É—in ba hayaÆ™i yakeba, kayan miya kawai na fita na wanko tare da É—anyen kifi da Yah Mudan ya sayo mana a waje nazo É—aki na niÆ™a a gireta, kifin kuma nai Æ™oÆ™arin sashi a wuta danna É—an tafasa da kayan Æ™amshi na rage masa Æ™arni. Maman Ama kawai kake iya jiyowa a tsakar gida da yaranta, amaryarmu kuwa suna É—aki sai dai kajiyo sautin dariyarsu. Da yake girkin bawani mai yawa bane dan danan nagama girka mana shinkafa jalof, wadda a ido kawai dolene ta birgeka saboda aikin nutsuwa ne, na kwashe a kula gaba É—ayanta na gyara wajen kamar banyi komaiba. Har lokacin kuma Yah Ahmad nata yankan kayan, sai lokaci-lokacine yake amsa waya idan an kirashi, nama lura mafi yawa abokansane ke tambayar lafiya? Sunga bai fitaba, saiko Customers masu amsar É—inki ko masu kawowa............âœ�ğŸ�? *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *(16)* .............Kiran sallar zuhur da akeyine ya saka koda na gama gyara wajen sai ban zauna ba, na É—auki buta na fita. Ina fitowa Amaryar jiya da mijinta suka fito daga bayi da alama wanka sukayo tamkar É—azun da safe, harga ALLAH ban kawo komai a raina ba, saima sannun da sukaimin na amsa na shige banÉ—akin. Na fitone idona ya sauka akan mama Ama dake leÆ™e ta Windown É—akinta, sai dai ganin kamar na ganta ya sakata saurin sakin labulen, kaina kawai na girgiza, na zauna bakin rijiya ina alwala. Sai ko gata itama zumut ta fito da buta a hannu, tazo gab dani take faÉ—in, “Amarya an tashi kenan?â€? Kallonta nayi da Æ´ar fara'a nace, “Ai dama ba barci nakeba, aiki nake yima a cikiâ€?. Tai wata Æ´ar dariya idonta Æ™yam akan jelar gashina, “Ai najiyo Æ™amshi har nake zance da zuciyata akan yau kuma amarya a É—aki ake girki? Ko kayan daÉ—i za'aci tunda naji Æ™amshin kifi na tashiâ€?. Nace, “A'a, kawai dai dan Yah Ahmad na gidane na zauna saboda na tayashi hiraâ€?. BuÉ—ar bakinta sai cewa tai “Ku hirar kuke, wasuko da ranar ALLAH suna gado suna murzar juna, wannan matar inaga da bamu da maza a gidannan lallai da munsha kallo, aini yau naga bariki wai wanka da miji da tsakar ranaâ€?. Shiru nayi danni sam maganar tata tazomin a baibai, na farko dai ban gama fahimtar gundarin maganar ba, na biyu kuma bansan minene matsalarta da wannan amarya ba, miye laifi idan tayi wanka da mijinta? Bayan malamin islamiyyarmu ya taÉ“a bamu wata Æ™issa da MANZON ALLAH ke wanka da *Nana Ai'sha (R.A)*. Zaram na miÆ™e saboda fitowar Yah Ahmad daga É—aki, a duÆ™e na Æ™arasa alwalar maman Ama na tsaye a kaina, tana jiran Yah Ahmad ya gotamu ta É—ora maganarta daga inda ta tsaya. Da azama na bar wajen ganin ya nufi bayi, na faÉ—a É—akina ba tare da na sake koda waiwayenta ba. Gaskiya matarcan lamarinta na bani mamaki da É—aure kai, shikenan kai bazaka damu da rayuwarka ba sai ta wani, dole nazo na roÆ™i Yah Ahmad komawa makaranta kodan gujema halayyar maman Ama ta son kafa da'irar gulma a gidannan. Ina idar da salla ne na fara kimtsa kayan danaga ya kammala yankawa, sai biyu suka rage bai taÉ“aba, na tattare Æ™yallayen na saka a leda suma na share É—akin dan ya samu wajen cin abinci. Ranar dake a tsaye tasaka garin É—aukar wani mugun zafi, da ace ina da dama kayan zan cire nasha iska wlhy. Haka dai na gama shirya masa abinci a tabarma na É—auki kofi ina zuba ruwa, bisa tsautsayi na É—an zubar, wanda na gama zubawa na É—auka nakai gaban abincin nasa, sannan na dawo ina duba tsumma danna goge wanda na zubar. Abinka da sabuwar leda, ashe na É—an É—isar da mangyaÉ—a a wajen sanda nake girki, koda na goge wajen kuma ban lura da nanba,, ga ruwa ya zuba, ina É—ora Æ™afata da dube-duben inda ruwan ya zuba kawai naji na tafi gaba É—ayana, sai gani Æ™asa. Fashewa nayi da kuka saboda wani azabar zafi daya ratsa Æ™ashin Æ™afata da Æ™uguna. Sosai nake kuka dan na kasa tashi, bansan yaya akai kunnen maman Ama ya jiyoniba, sai gata ta shigo jiki na É“ari tana tambayata lafiya?. Ganina ina kuka rike da Æ™afa da hannu É—aya, É—ayan kuma na riÆ™e Æ™ugu ya sakata faÉ—in, “FaÉ—uwa kikayine?â€?. Kaina kawai na iya É—aga mata ina cigaba da kukana, takai hannu zata taimaka min danna miÆ™e sai ga Yah Ahmad yay sallama ya shigo. Da mamaki ya kalli maman Ama É—in sannan ya kalleni fuska babu walwala, “Miya faru?â€?. Maman Ama ta buÉ—e baki zata bashi amsa nai saurin katseta.... Kuka na kuma saka masa wanda ni kaina nasan harda taÉ“ara nace, “FaÉ—uwa nayiâ€?. Hannuna dake cikin na maman Ama ya kalla, ba tare da ya kalleta ba yace, “Barta kawai zan tada itaâ€?. Koda ta sakeni a zatona zata fita, sai naga matarka ta gyara tsaiwa tana kallonmu sai kace wasu tv É—inta. Wannan abu da Maman Ama tayi ya zafi Ahmad a zuciya, dan haka da gayyar cusa mata baÆ™inciki ya rungumi Umm-Rumana ya É—agata cak zuwa saman gado, tunda ya fahimci matarnan muguwar Æ´ar sa ido ce. Aiko tamkar ya sani, dan tsayawa tai taga yaya za'a kwashe, daga ita har mijinta sun fahimci Ahmad bai taÉ“a taÉ“a Rumana ba, har gulma suke akan hakan, wai baya son Rumana hankalinsa nakan Samina har yanzun. Wani irin zaro idanu tayi na tsagwaron mamaki, maimakon ganin hakan ya sakata fita saita sake maÆ™alewa. Rumana kuwa tunda Ahmad ya É—auketa jitai hawayen sun gudu saboda tsabar al'ajabi, sam bata kawo hakan a ranta ba, jitai kawai jikinta na wata irin tsumar tsoro, dan a rayuwarta hakan shine na farko gareta. Ya kwantar da ita a gadon sai dai rabin jikinta na saman jikinsa, a hankali yace, “A inane kika buge?â€?. Hawaye Rumana ta matso da suka cika mata idanu, ta nuna masa Æ™afarta, Æ™ugun kuma kunya takeji shiyyasa ta kasa nuna masa dukda nan yamafi Æ™afar buguwa. A mamakinta sai gani tai ya tura hannunsa cikin rigarta ya shafa Æ™ugun yana faÉ—in, “Shinan bakison a taÉ“ane ragguwa?â€? ya Æ™are maganar da matsa wajen. Jikin Rumana har rawa yake ta Æ™ankame Ahmad ba tare da ta shirya hakanba, ga wani siririn kuka data sakar masa na jin zafi, bai bartaba yanata matsa wajen yanda Æ™ashin zai saki. Ita ko ta ruÆ™unÆ™umesa tamkar zata koma masa ciki. Dauriya kawai Ahmad yakeyi, amma gaba É—aya jinin jikinsa yamutsawa yakeyi ta kowacce kafa, tsigar jikinsa yanda ta tashi ya saka kowanne gashin jikinsa fitowa ta É“ularsa. Karo na farko a rayuwarsa da Æ´amace ke a jikinsa kwance, abinda ya jima yana kissimawa da Samina kawai, a yau sai ga saÉ“anintace kwance a jikin nasa. Kasancewarsa gwanin kamewa yasa baka fahimtar yana a mawuyacin hali koda a fuskane, saima kalmar Sorry da yaketa ambatama Umm-Ruman a hankali yana cigaba da murza Æ™ugunâ€?. SaÉ—af-saÉ—af maman Ama ta fice a É—akin wani abu na tokare mata maÆ™oshi, dan ita gani tai soyayya suke a gabanta kawai. Duk yanda Ahmad yaso daurewa ya kasa, hakan yasashi zamewa ya kwanta yana saka Rumana sosai a jikinsa, wai shinan duk azuwan gyarane, taÆ™i tsayawa ya matseta, wannan damar Rumana da azabar matsa gurin ciwo ya isheta ta kuma mannema Ahmad sosai tana kuka da roÆ™onsa dan ALLAH ya bari hakanan, akwai zafi sosai. Sam shi baima san tanaiba kam a yanzu, dan É—iff kunnensa ya toshe, salon yanda yake matsa mata wajenma kawai zai baka tabbacin ya fara canja tasha ne. Har maman Ama taje É—akinta sai ta kasa daurewa, tsabar hassada nacin ranta ta kasa zaune ta kasa tsaye, maganin zafi ta É—auka ta dawo É—akinsu Umm-Rumana, tunda ta É—aga labule taga yanda suke mai makon ta koma da baya sai catai “Yauwa ga maganin zafi kozata shafa a wajen insha ALLAHU zai sakiâ€?. Yanda tayi maganar da Æ™arfine ya dawo da Ahmad hayyacinsa, ya buÉ—e idanun da suka canja launi da Æ™yar, kafin ya yunÆ™ura ya tashi zaune da Umm-Ruman a jikinsa, ita tanata shashshekar kukane, shiko sai ajiyar zuciya yake saki a jere kamar jaririn dake neman abinci bai samuba. Fuskarsa mugun tamke yakai dubansa ga maman Ama, kamar zaiyi magana sai kuma ya fasa saboda yasan muryarsa zata iya fallasa tsantsar buÆ™atar dake a tare dashi a halin yanzu. Maman Ama ta ajiye musu maganin zafin gefen gadon ta fice kamar gaske, amma saita maÆ™ale a bakin Æ™ofa. Umm-Ruman ta raba jikinta da nashi tana share guntun hawayenta, murya a matuÆ™ar shaÆ™e yace, “Sannu, kawo Æ™afar muga itamaâ€?. Rumana ta marairaice idonta na sake cika da Æ™walla, “Yaya dan ALLAH ka bari na huta sannan, ALLAH akwai zafiâ€?. Kansa ya girgiza yana kamo Æ™afar, “Waya ce miki idan aka barshi anjima bazakiji zafinba, saima kinfiji fiye da yanzuâ€? ya Æ™ara maganar yana matsa Æ™afar itama. Nanma ta É—anyi kuka tana rirriÆ™e masa hannu saboda Æ™afarma ta É—an bugu, sai da ya tabbatar ta matsu sosai ne ya sauka a gadon, jakkarsa ta kaya ya buÉ—e ya fiddo maganin zafi, dan ko kallon wanda maman Ama ta ajiye baiyiba, a Æ™afar ya fara shafawa kafin ya kalli Rumana cikin É—an É—aure fuska yace, “Juyo bayan ki É—aga riganâ€?. Cike da jin kunya Rumana tabi umarninsa, shiko yay mursisi yana shafa mata a wajen. Bayan ya kammala ya miÆ™e tsaya yana cewa, “Kwanta kiÉ—an huta na minti biyar maganin ya shiga wajen sosaiâ€?. Babu musu ta kwanta tana gyara rigarta, shiko ya ajiye man zafin saman mirror ya koma saman tabarmar ya zauna. YunÆ™urawa tai zata tashi tana faÉ—in, “Bara na saka maka abincinâ€?. “Barshi zan zuba kawaiâ€?. Yay maganar yana buÉ—e kular abincin. Dole Rumana ta koma ta kwanta, Ahmad kuma ya zubama kansa a binci a filet É—in da Umm-Ruman ta ajiye. Sai ya samu kansa da yawan kallonta, kaÉ—an-Æ™adan idonsa sai ya kai gareta. Rumana kuwa barcin wahala ne yay gaba da ita ba tare da ta shiryama hakanba. Maman Ama dataji shiru sai ta kama gyaran murya, da faÉ—in, “Sannu amarya kinjiâ€? Ahmad duk yana jinta, amma sai yay kunnen uwar shegu da ita, jin anÆ™i bata amsa taja Æ™afafunta ta koma É—aki. ★★★★★★â˜? Koda na farka bayan la'asar kaina kawai na gani a É—akin, babu kayan da ya yanka, sai kular da abinci kawai ke ciki da kofin ruwa, filet da Æ™aramin kofi da yay amfani dasu ma can na hangosu ya saka a robar da nake tara wanke-wanke. Sakkowa nai daga gadon, dukda har yanzu ina É—anjin zafin amma ba kamar É—azunba, takarda dana gani saÆ™ale a hannun kofin ruwan na zare ina warwarewa. _Idan kin tashi kici abinci, ga maganinan kisha kuma._ Iya abinda kawai aka rubuta kenan a jiki, nai murmushi kawai, a raina nace da mijin Novel ne bazaije ko inaba saina tashi, ya bani abincin da kansa da maganin, Æ™ilama har wanka zai mini. Ayyana hakan da nayine ya saka ni tuna yaya Samina, sai nayi saurin faÉ—in “ALLAH ka ciremin wannan ragon tunanin a raina, dan kuwa suma marubutan suna saka wani abunne kawai dan nishaÉ—i, wani abun kuma dan Æ™ara ilimi da gyaran zaman takewar aure, amma ga irinsu yaya Samina nan mai makon su duba abu mai muhimmanci su É—auka a ciki sai suka É—aura rayuwarsu bisa mara muhimmancin, na tuna randa naji tana faÉ—ama mama gaje itafa auren irin mijin Novels shine burinta, kuma sai ta cikashi, maimakon naji mama gaje ta kwaÉ“eta sai cewa tai shi mijin novel É—in yaya yake ne? Samina!. Ina jiyosu Yaya Samina na bata labari tiryan-tiryan na wani littafi da take karantawa suna dariya. Na girgiza kaina kawai ina murmushi, daurewa nai na fita É—auro alwala. Maman Ama dake jan ruwa a rijiya ta kalleni, sai naga kamar fuskarta babu fara'a, amma sai ban kawo komaiba, sai dai kuma maganar da tayice ta sakani kallonta. “Oh ni Amarya sai yanzu aka tashi?â€?. Murmushi na mata, “Wlhy kuwa Maman Ama bansan barci ya kwasheniba, ashe har anyi sallar la'asarâ€?. “Ina kuwa zaki sani, daga gyaran ciwo an koma soyayya, ni shiyyasama na fito na baku waje, dan naga kun manta dani a É—akin. dama su maza idan kana amarya ai jinka suke kamar Æ™wai a cokali, sai an fara haihuwa É—aya biyu sai labari ya canja saloâ€? ta Æ™are maganar da Æ™yalÆ™yalewa da dariya tana cigaba da faÉ—in, “Muma fa duk anmana mafiyin ma wannan tarairayar, shiyyasa da ake muku yanzu sai muga abun kamar maimaiciâ€?. Murmushi kawai na sake iya yi mata, nace, “ALLAH sarkiâ€? kawai nai wucewata bayi. Duk da Maman Ama ta girmeni, kuma rayuwar gidanmu ba irin haka bace, ba kuma wasu Æ™awayene daniba bayan su Fa'iza na fahimci alamar jin haushin kulawar da Yah Ahmad ya nuna a kaina cikin maganar maman Ama, sai kuma yanzune zuciyata ta sake gane yawan tsogumi da maman Ama keyi akan amaryar gidan, dan taga mijinta na bata kulawa, to ALLAH ya Æ™yauta, ashe shiyyasa yaya Ahmad yaymin gargaÉ—i É—azun. A bayin ma nayo alwala ta dankar na tsaya wajen nazo na gittata tana É—ibar ruwa da yin wakar barmani choge. Wuceta nai kamarma na manta da ita a wajen na koma É—aki. Koda na idar da salla duk yanda yace nayi haka nayi, bayan nasha maganin na gyara É—akin sosai dan É—azun bawani gyara mai kyau nai masaba saboda yah Ahmad, turaren wuta na tsinke na kunna a É—akin, na É—iba ruwa naje waje nai wanke-wanke. Ina cikin yine Amaryarmu ta fito rakkiyar mijinta da alama fita zaiyi, sunyi gayunsu abin sha'awa, har soro ta rakashi sannan ta dawo. Inda nake ta nufo, hakan yasa nai mata murmushi, ba wata babba bace itama, da alama dai irin sakin wawan nanne, baka daÉ—e da auren farkoba a sakeka. Ta zauna saman rijiyar tana faÉ—in, “Kuyi haÆ™uri bamuyi gaisuwa da kowaba a gidannan irinta sanayyaâ€?. Cikin faÉ—aÉ—a murmushi nace, “Ayya ai babu komai, keda kikazo jiya da dare, ai ya kamata amiki uziriâ€?. Sosai tai dariya, sannan muka gaisa, tace, “Ni sunana Kausar, kefa?â€?. Nace, “Kausar suna mai daÉ—i, ni kuma Umm-Rumanaâ€?. “Woow Nice nameâ€? ta faÉ—a cike da iyayi. Ni dariyama ta bani, dan haka na dara kaÉ—an, sai ga Maman Ama dake wanka ta fito tsilim tana cewa, “Mi ake tattaunawa haka amaren gidanmu?â€?. Mu duka kallonta mukayi muna cigaba da dariyarmu, ni dai bata samu amsa a wajena ba, sai Kausar ce ta bata amsar. Yanda Maman Ama ta nuna son Kausar sai abin ya bani amamaki, wato dai matarnan kwararriyar Æ´ar barikice, koda ta shiga É—aki kayan Æ™walliyar waje ta É—ebo ta dawo dasu, ta zauna a kujera Æ´ar tsugguno, a haka aka cigaba da hira, wadda su biyune keyi, iyakata dariya kawai, saboda firar ta koma akan abinda yafi Æ™arfin girma na ne. Har Kausar na fadin miyasa ni banson cewa komai?. Nanma dariyar kawai nayi, sai maman Ama ke cewa “Ai indai amaryace haka take, inaga batason bamu nata sirrinâ€?. Nace, “Maman Ama ni wane sirri gareni, ai sai dai ku manyan yayyeâ€?. Da haka na miÆ™e ina share ruwan wajen, kausar tai dariya tana bani amsa da cewar, “Kema kin shiga layin manyan ai tunda har aka kawoki É—akin mijiâ€?. Maman Ama tai saurin cafe zancen “Kema dai Æ™ya faÉ—a Kausar, koda yake itafa Æ´ar gatace, angon nata rainonta yakeyi har yanzu, kusan sati uku kenan da aure kumaâ€? Kausar tace, “Tab, dama har a wannan zamanin akwai waliyan maza irin waÉ—annan da suka rage? Ballema saurayi da kamar ji suke su Æ™wata tun a waje?â€?. “Aiko dai gashi an samu a gidanmu kausar, nima dai ina jinjina Æ™oÆ™arinsa, mu Æ´an zamanin shekaru kusan takwas ma ba'a É—aga mana Æ™afaba balle na yanzun?, randa aka kawoni gidan da muka fara zama ALLAH tun farkon dare baban Ahmad yana gida, kamar jira yake Æ´an kawoni su wuce ya hau sassafataâ€?. Dariya suka kwashe da ita, ni dai na É—auki ruwan wankana na nufi banÉ—aki ba tare dana ce dasu uffanba. Ina jiyosu suna cigaba da hirarsu wadda ni kunyama take sani dukda bana a kusa dasu, dan Maman Ama tiryan-tiryan take zayyanoma Kausar daren farkonta, itama tana faÉ—a mata nata suna kwasar dariya. A haka nazo na shige É—akina ina É—ingisa kafata mai ciwo. Ban sake fitaba duk da ina cigaba da jiyo hirar tasu kuwa, wadda naga tayi zurfi sosai dan har maman Ama tafara kiran ta shiga É—ari lokaci yaja bata dora abincin dare ba. Kausar take cemata “Kai dama zakiyi abinci kika biyemin, tashi ki É—ora kam gaskiya dan mu saimun gama cin amarci, Amarya dai tunda ta shige tai bulum a É—akiâ€?. Dariyar maman Ama na jiyo tana bata amsa da “Ai Æ™yaga da yawa indai amarya ce, sam bata gajiya da Æ™umshe kanta a É—aki kamar wata maijegoâ€?. “Zata barine, har yanzu da sauranta ne aiâ€? cewar Kausar. Ni dai ko tari banyiba balle susan yaya nake. ______________________________ Æ�angaren Samina kuwa a hankali Ma'aruff ya fara cin galaba a kanta, yanzu kam babu fashi duk randa yazo hira wajenta saiya moreta da Romance, tun tanajin tsoro har itama idonta ya fara bushewa saboda jin daÉ—in hakan da takeyi, dan zuciyarta ta yarda da Ma'aruff É—ari bisa É—ari akan bazai cuta mata ba, a ganinta tunda aure zasuyi kuma ai babu wani abu, da yaje yayi da wata kamar yanda ya faÉ—a gara yayi da ita tunda kowa yasan akwai maganar aure a kansu. KuÉ—i kuwa da sayayya ya kara haukacewa da yi mata, hakan ya Æ™ara saka izza da dagawa a zuciyar mama gaje da Saminar kanta, kullum cikin yima Ammin su Rumana da su Ayyah habaici ake, haka zasuyita ciye-ciyen kayan daÉ—i gaban su Ammin Rumana, amma ko guntu ba'ai musu tayi. Duk abinda ke faruwa baba Yusha'u ya sani, ya taÉ“a ma Samina faÉ—a sau É—aya akan shiga motar Ma'aruff, amma sai malam Rabi'u mahaifinsu yace karya Æ™ara ya sakama Samina da uwarta ido kawai. Saboda a randa yay maganar tujara sosai Mama gaje ta zubar a gidan, har su malam É—in sai da ta zaga babu kunya babu jin tsoron ALLAH. Komai kuwa a kunnen Ahmad dake gidan yazo gaida su Ayyah ya faru, Æ™ala bai ceba akan zancen, daga Æ™arshema ya baro gidan kawai. Zuwa yanzu takai karatun Samina ya fara walagigi, dan bata da burin daya wuce Ma'aruff yazo ya É—auketa a mota su more rayuwarsu da shan minti, hakan yafiye mata zaman aji muhimmanci. Kowa ya kawo ido ya zira mata, yayarta Bintu da iya kishiyar kakarta Inna mari ne kawai ke faÉ—ama Saminar gaskiya, sai dai sam batama saurarensu, saboda a yanzu duk mai faÉ—a mata gaskiyar kallonsa take maÆ™iyinta, mai baÆ™inciki da cigabanta kai tsaye. Gefe kuma zugar su Nafy akan haduwar Ma'aruff na sake tunzurata da zuzutata a Æ™aunarsa.............âœ�ğŸ�? *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *(17)* ..............Harna fito alwalar magriba basu tashi a wannan hira ba, dan maman Ama ma tana kicin ne tana girkin dare. Ni dai nai alwalata na shige É—aki ina tsokanar Amatullah dake barbazamin duwatsu a Æ™ofar É—aki tana wasa. Basu tashi ba sai gab da isha'i, shima mijin kausar ne ya shigo, sai lokacin naji wai tana fadin ta shafa'a batai sallar magriba ba. Ni dariyama ta bani, shiyyasa naÉ—an murmusa ina cigaba da azkar É—ina. Yah Ahmad bai dawo gidanba sai goman dare, na tashi daga kwanciyar da nai ina amsa masa sallamar sa, ledar hannunsa ya ajiye idonsa a kaina. “Yaya jikin?â€? Ya faÉ—a murya Æ™asa-Æ™asa. Nace, “Alhmdllh, ya mutan gidan?â€?. Shiru yay bai amsaba, harma na fidda rai dan na miÆ™e kawo masa ruwa sai na tsinkayo muryarsa yana fadin, “Lafiyarsu lau, suna gaishekiâ€?. Murmushi kawai nayi naÉ—an rissina na bashi ruwan dana É—ebo. Amsa yay idonsa akan Æ™afata da nake É—ingisawa, sai da yasha ruwanne sannan yace, “Ki duba ledan nan akwai magani saiki sake sha, insha ALLAH zai saki gaba É—ayaâ€?. Kaina na jinjina masa ina godiya, na tambayesa abinci yace ya Æ™oshi, abincin da yaci É—azun ya tsare masa ciki. Shiru nai ban sake cewa komaiba, inason masa magana ko zaiyi wanka nima na gwada na Æ´an gayu amma inajin tsoro, hakan yasa nai É“an da bakina har muka kwanta. _________________________ Haka rayuwar wannan gida ta cigaba da tafiya mana, inda nake ganin sabbin salon É—abi'u daga matan gidan, dan a hankali dai maman Ama kejan kausar jikinta, kullum kuma babu fashi sai sunba junansu labarin maganin mata da sukai amfani dashi da dare, harma da gwargwadon aikin da yayi akan mazansu, gefe kuma maman Ama na zuge Kausar akan Uwargidanta, dan tanada kishiya a wani gidan da ban. Lokaci Æ™anÆ™ani saiga amintaka mai Æ™arfi ta Æ™ulle a tsakaninsu, inda kuma idan É—aya na É—aki yazama ina tare da É—aya a waje kaji yana sukar É—an uwansa da gulma. Kamar yanda Yah Ahmad ya Æ™waÉ“e ni babu ruwana to haka naja kaina, iyakata dakin gama nace ALLAH ya Æ™yauta kawai nabar miki wajen, koma kina cikin faÉ—ar nasan dabarar da zanyi na bar wajen. Basa iya riÆ™e sirrinsu, kowacce cikin zayyanema Æ´ar uwarta halin da take ciki suke, hatta da abinda sukaci da dare idan miji yaÉ—an sayo saisun bama juna labari, wani lokacinma na lura da biyu akeyi saboda ni, sai kuma lamari yaso juya akala kan maman Ama, dan kuwa dai Kausar tafi zaÆ™ewa akan sayayya irinta Æ™walam da naÆ™ulashe da mijinta ke mata, dan da safe har sauran naman kaza ko tsire ko balangu ake kasowa a filet ni da maman Ama duk dan mugani, tun ranar farko Yah Ahmad ya takan birki akan amsa, dan haka na bama Kausar amsa da ni bama nacin nama kwata-kwata, sai ta koma bama Maman Ama kawai, itako maman Ama zata amsa taci amma hakan na sakata baÆ™in ciki, dan zakiga tanata fushi da kawomin sukar Kausar wai tana badawane dan ace ta fimu jin daÉ—i wajen miji, nidai bancewa komai. A kwana biyunnan kuma sai naga itama maman Ama ta fara É—abi'ar kaso abu ta bamu wai a zuwan tsarabar kasuwa baban Ahmad yazo dashi, itama dai bana amsa saboda gudun É“acin ran Yah Ahmad. Ƙiri da muzu sai gulmarsu ta koma kaina, yayinda a gefe kuma suke kishi da juna, ni lamarin nasuma dariya ya koma bani, duk da sun gimeni amma idonsu na kaina, ni kuma bawani abu gareni na nunawa a garesu ba, tunma danazo gidan inaga sau uku nasan naci nama, biyu nama É—aya kifi, suma duk na abincine da ake saye bai kuma wuce na É—ari biyu. Zuwan da yaran gidanmu ke yawan yine yake É—aukemin kewa, muyita hirarmu a É—aki, sai kuma sukace na fara musu wani abu na saidawa kamar alawar madara ko aya ko iloka da makamantansu. Banyi musuba nace su bari idan Yah Ahmad ya dawo zan sanar masa, idan ya amince to zan ringa yi musu. Tun daga wannan ranar na fara sana'ar abubuwan yara, dan kuwa Yah Ahmad koda na gaya masa sai bai musaba, ya bani dubu É—aya da É—ari biyar yace nayi jari, godiya nai masa sosai. Abun har yayta bama Ahmad mamaki, domin kuwa yakan tuna Samina da kuÉ—i kaÉ—an kansata tayi fushi, idan ta tambayesa 3k ya bata 2500 aka tai haÆ™uri bashi dasu, to ranar kam sai tayi fushi dashi akan 500 da babu koda zata amsa 2500 É—in kuwa, sai idan ya cika mata É—ari biyar É—inne zasu dawo dai-dai. Amma yau gashi ya bama Umm-Ruman 1500 kawai matsayin jari tanata masa godiya kamar ya bata 100k. Yaji daÉ—in hakan sosai, musamman ma da yaga ta bada himma akan sana'ar, dan kuwa gida ta aika dasu Ammi ta sai GyaÉ—a da aya aka soya aka Æ™ullo daga can, Æ™annenta suka É—auki wata sauran aka aiko mata nan gidan saboda yara masu shigowa. Akan wannan sana'a ba Æ™aramin dariya Kausar da maman Ama sukayiba, acewar Kausar ita yanzu ai bata da time É—in wata sana'a, yaushe ma ta gama morar amarcinta da har zata takura tunaninta wajen wasu Æ™ulle-Æ™ulle. Maman Ama kuwa tace ai ita bama zata iya sana'ar naira biyar ba, domin sana'ar yarace. Rumana dai batace komaiba, sai ma murmushi da tai musu kamar yanda ta saba. Duk kuma wannan abun da suke Ahmad na É—aki kwance yana jiyosu, su kuma basuyi tunanin yana nanba, dan da takalmansa ya shige ciki bayan ya dawo sallar juma'a, lokacin da ya shigo duk suna cikin É—akunansu. Koda Rumana ta shigo É—akin baice mata komaiba game da maganar, dan shima takaicin abinda Samina ta masa yau ne a gidansu ya sakashi zuwa ya kwanta. ______________________________ Bayan sallar isha'i Ahmad ya fita zuwa gidansu, dan tun dawowar da yay bayan sallar juma'a bai sake fitaba sai da zaiyi sallar magriba, daga nanne kuma bai komaba har akai isha'i ya wuto nan. Ƙannensa dake cin abinci a Æ™ofar Ayyah duk suka gaishesa. Amsa musu yayi cikin rashin sakewa, hakanne ya sakasu fahimtar yana cikin damuwar abinda ya faru É—azun har yanzun kenan. Daga can Æ™arshen tabarmar da suke zaune ya zauna, a haka Ayyah ta fito daga lungun Baba ta sameshi.. Da damuwa sosai a fuskarta tace, “Ɗan albarka dama kana nan?â€?. Kansa ya É—ago yana kallonta, ya girgizashi kaÉ—an yana faÉ—in, “A'a Ayyah, ai tun tafiyar da nai É—azun ban dawo ba, yanzu ma nazo wajen baba neâ€?. “To lafiya dai ko?â€?. “Lafiya lau Ayyah, magana kawai nakeson muyi, amma inaso ma ace kema kina wajenâ€?. “Shike nan tashi muje ai yana cikiâ€?. Tashi yay tsaye, Ayyah na gaba yana biye har lungun baba dake zaune a Æ™ofar É—aki saman tabarma, kwanika na gefensa da alama abinci ya gama ci, dan hannu ma yake wankewa lokacin da suka shigo. Zama sukai suka jirashi ya Æ™arasa, ya ajiye butar yana fesar da ruwan bakinsa da ya kurkure, sannan ya jawo da baya ya zauna sosai. Gaishesa Ahmad yayi, ya amsa cike da kulawa yana tambayarsa Rumana. “Tana lafiya baba, tace ma a gaishekuâ€?. “Muna amsawa, amma lafiya na ganka haka kamar mai fama da ciwo?â€?. Kan Ahmad a Æ™asa yay murmushi, murya a sanyaye yace, “Lafiyata lau Baba, kawai dai yanayin garinneâ€?. “Amadu yanayin gari kokuwa abinda ka kasa yakicema ranka?, bara na faÉ—a maka gaskiya, inhar baka cire yarinyar nan da halayenta a ranka ba bafa zaka zauna lafiya cikin salama ba, ka cire duk wani abun da ya faru ko yake faruwa a gidannan ka fuskanci matar da ALLAH yay maka zaÉ“i madadin son zuciyarka, Ahmadu idanfa kai saken da yarinyar nan Rumana ta farajin ciwon wannan shirmen naka har taso guje maka wlhy zakayi *GUDU DA WAIWAYE....*, kasan kuwa da ga karshe iyakarka mugun zato, amma baka da karfin É—aukar mataki, ina saka maka idone kawai dan naga iya gudun ruwanka, to na lura bamai sanin zuru bane kai, yanzu abinda akace yarinyar nan ta maka yau a gaban saurayi da mutanen anguwa idan kai da mai zuciyane bai cancanci ka É—auke kanka daga gareta ba har abada?........â€? “Ayi haÆ™uri dai malam, ai kowa yasan yanzu hankalinsa baya a kan Samina, sai dai mu tayasa da addu'a kuma, kasan dama irin wannan fitarsa a rai sai dai a hankaliâ€?. “Kayya RuÆ™ayya, ke dai bar lamarin shirmen wannan É—an naki, inda har bai saka abun a ransaba ai da yabar damuwa da lamarinta, ya kuma tashi ya nema ma kansa mafita koâ€?. Ahmad da kansa ke a Æ™asa yace, “Baba kuyi haÆ™uri ku gafarceni, yanzu ma haka nazone da wata mafitar, fatana dai ta zama mai amsuwa a garekuâ€?. Baba yace, “To babu laifi, muna saurarenkaâ€?. Sai da Ahmad ya kuma luliya maganar a zuciya kafin yace, “Baba dan ALLAH inason a bani izini na bar garinnanâ€?. “Kabar gari kuma? To zuwa ina kenan?â€?. “Duk inda ALLAH ya rubuto mani, inason fita nema ne kawai, bawai dan anmin gorin rashin arziÆ™iba, ba kuma dan ban godema ALLAH da sana'ar da ya baniba, hakan zaisa zuciyata mance komai dai insha ALLAHUâ€?. Baba dake jinjina ka sa yace, “BanÆ™i ta taka ba, amma dai abin dubi anan ita matar taka fa? Duk auren naku kwanansa nawa? da za'ace ka tafi wani waje ka barta, sai naga kamar akwai wautaâ€?. Shiru Ahmad yay, dan haka baba yace, “Jeka tsakar gida ka jiramu, amma ka turo mani Suwaibaâ€?. Ahmad ya amsa da to yana miÆ™ewa ya fita, da kansa ya leÆ™a É—akin gwaggo ya sanar mata kiran baba. Batace dashi komaiba ta kashe redion da takeji ta tashi ta fito amsa kiran. Koda tazo ta zauna Baba yay mata bayanin komai da Ahmad yazo dashi, bata ce komai ba a kai, dama sunsan bazata ce É—inba, sai Ayyah ce ta bama baba amsa da “Niko malam sai naga kamar babu komai insha ALLAHU, musamman dai da itama Rumana tamuce, kuma itama barinsa garin zai kawo mata salama harya fuskanceta, sannan kuma bamusan alkairi. da ke cikin wannan tafiyaba da yaketa ambato, amma duk hukuncin da ka yanke akan hakan mu masu biyayyane akansa, dan abinda ka hango mu bazamu hangosa ba samâ€?. Baba dake sauraren Ayyan ya sauke nannauyan numfashi, kafin yace, “Tunda har kun aminta da hakan kuma ai Alhmdllh, ni dai dama ba matsala bane, tun kuma maganar farko da kikaimin na sanar da su Iya, suma basuyi jayayyaba, sun dai ce na dakata har sai ya sake kawo maganar da kansa, to tunda yanzu ya sake maganar ai ina ganin sai kawai mu bisa da fatan alkairi ko?â€?. Cikin faÉ—aÉ—a murmushi Ayyah tace, “Hakane malam, mun kuma gode da wannan amincewa, sai aita tayamu da addu'a kumaâ€?. “Addu'a ai dolece RuÆ™ayya, shi mai yara inhar da hankali jikinsa ai kuma isasheahen barci ya kare masa kenan, ALLAH dai ya cigaba da mana jagora da tsare mana su baki É—ayaâ€?. Amin ya rabbi, Ayyah da Gwaggo suka amsa a tare. Ayyah ce ta leÆ™o da kanta tai kiran Ahmad, dan haka ya tashi ya koma. “Amadu mun amince kaje, amma da sharaÉ—iâ€?. Ahmad ya É—ago yana kallon baba, don san jin minene sharaÉ—in. Baba ya cigaba da faÉ—in, “SharaÉ—in shine karka yarda dogon lokaci ya riskeka baka ziyarci gidaba, sannan inhar kai dawowar farko naga ka canja daga Amadun dana sani to lallai bazaka sake komawa baâ€?. “Baba na amince da dukkan sharaÉ—in, fatana dai kuci gaba da min addu'aâ€?. “Za'a cigaba dayi insha ALLAHU, yanzu yaushene kake shirin tafiyar?â€?. “Eh to asan samuna insha ALLAHU ranar laraba, zanyi Æ™oÆ™ari na kammala dukkan É—inkunan mutane dake hannuna, daga nan na damÆ™a komai a hannun Mudanseer, sannan inason itama Rumanan ta koma makaranta tunda sun kusa fara jarabawa, inaga hakan zai rage mata kaÉ—aicinâ€?. “E lallai kayi Æ™yan kai, ALLAH yasa haka shine mafi alkairi, duk da ni yanzu karatun bokon nan ma tsoro yake bani, to amma ita rayuwa ba'ai mata kuÉ—in goro, dan wani ya bijire dalilin hakan bazakai imani cewa kowama zai kasance hakanba, ALLAH ya cigaba da tsare mana ku baki É—aya, yanzu kafin ka wuce saika sanarma su Iya duk yanda mukai, nima zuwa safiya zan shiga mu tattauna harma dasu Yusha'u akan batunâ€?. “To Baba nagode ALLAH ya saka da alkairi, ya kara muku lafiya da tsahon kwanaâ€?. Su duka da amin suka amsa. Daga nan Ahmad yay musu sallama ya tafi, sai da ya shiga Sashen su Iya kankanninsa, bayan sun gama É—an wasansu na jika da kaka ya zayyane musu komai, babu wanda ya musa a cikinsu, saima albarka da fatan alkairi da nasara sukaita saka masa, zuwa kusan sha É—aya malam yace ya tashi yaje dare yayi haka nan. _________________________ Lokacin daya shigo gida Umm-Rumana har tayi barci, hakan yasa bai tadata ba shima ya kimtsa ya kwanta, ya daÉ—e yana tunani kafin barci ya É—aukesa. Washe gari da safe suna karyawa ya sanarma Umm-Ruman maganar tafiyarsa, duk da tasan ba wata soyayya a tsakaninsu É—an zaman nan da sukai shakuwa ta fara tasiri a garesu, hakanne ya saka duk sai taji babu daÉ—i. Amma tayi farin ciki da yace zata koma makarantar ta, hakama islamiyya duk zata koma, dan bayason tanama zama a gidan balle ta koyi halinsu maman Ama. Duk da ya gindaya mata sharaÉ—in saka dogon hijjab da niÆ™af a makarantar hakan bai É“ata ranta ba sam. A gaba É—aya kwanakin da suka biyo baya na shirin tafiyar Ahmad ne, yay Æ™okarin kammala ayyukan jama'a daya amsa, sannan yaje makarantar su Rumana yay maganar dawowarta da faÉ—ar matsayinta na matar aure a yanzu tunda makarantar ta Æ´ammatace, hakama islamiyyarsu yaje ya daidaita mata komai, acewarsa bazata shiga ta matan aure ba, mafi yawan makarantun matan sunfi maida hankali ga saida abubuwa da gulmae juna. Daren da zai tafi ya zaunar da Rumana yay mata Nasiha sosai, tare da kafa mata shariÉ—É—a na zaman gidan, duk kuma abinda takeso ta tambayi Mudanseer zai kawo mata, sannan Fa'iza da Salima zasu dawo nan su ringa tayata kwana. Taji daÉ—in zancen dawowar su Salima, dan har akan fuskarta sai da yaga haka, amma sai yay tamkar bai fahimceta ba. Dama tun da daren yay sallama da kowa nasa, iyayensa kakanninsa abokansa dama duk wanda yasan suna huÉ—É—ar mutunci dashi. Dan haka yana dawowa sallar asuba ya shigo gidan bayan sunyi sallama da mazajen su maman Ama, jakkarsa daya zuba kaya kala uku kawai ya É—auka, dan ko wanka baiyiba, sai kuma Umm-Rumana taji hawaye na zuba mata. Tsayawa yay kawai yana kallonta, shi kansa baisan shaÆ™uwa ta shiga har haka a tsakaninsuba sai yau, ya tako a hankali zuwa gabanta, babu tsammani ya jawota jikinsa kawai ya rungume, Æ™anÆ™amesa tayi tana mai fashe masa da sabon kuka, baice komai ba ya shiga bubbuga bayanta a hankali yana mai lallashinta ta hakan, ganin zata ja masa makara sai ya É—ago kanta ya sumbaci goshinta, murya Æ™asa-Æ™asa cikin kunnenta yace, “Haba Ƙanwata kuma amaryata, kimin addu'a kinji, amma ba kukaba, ALLAH yay miki albarka, insha ALLAHU lokaci zaiyi da zaki mallaki Ahmad da komansa, ke dai ki zama mai yawan haÆ™uri da yanayinsa na yanzu kawaiâ€?. Ƙara faÉ—awa jikinsa Rumana tayi tana wani kukan, yay murmushi mai sanyi yana janyeta a jikinsa, taimaka mata yay ta hau saman gado, ya lulluÉ“a mata bargo tare da Æ™ara sumbatar goshinta, yace, “Karki manta dani duk runtsiâ€?. Abinda kawai ya faÉ—a kenan ya juya ya fita yana ja mata Æ™ofar. Lokacin data jiyo Æ™arar rufe Æ™ofar gidan sai ta kuma fashewa da sabon kuka mai cin rai da tsuma zuciya, tasan dai ba soyayya bace a tsakaninsu, amma tanajin wani É—acin na wannan nisan nasu. Ahmad kam Sufyan ya iske yana jiransa da mashin a Æ™ofar gida, dan haka ya haye suka É—auki hanyar tasha. Koda suka isa sai suka iske mota ana mata lodin zuwa garin porthercout, babu wani tunani aran Ahmad ya faÉ—a bisa shawarar Sufyan, motar dama dai ta gama cika, gurin mutum É—aya ya rage rak, Ahmad na shiga suka tashi, har motar ta fice a tashar suna É—agama juna hannu shi da Sufyan...............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(18)* ...........Taci kuka sosai harta godema ALLAH, dole masu iya magana suce sabo akema kuka ba mutuwa ba, harta fara jiyo motsin maman Ama da yaranta a tsakar gida ita batai ko yunÆ™urin tashiba, ahakama barci É“arawo ya sake saceta, saboda jiya sun daÉ—e basu kwanta ba. Gaba É—aya barcin nata sai ya kasance mafarkin Ahmad ne. Kusan goma Kausar ta fito daga É—akinta zatayi brush, tabi tsakar gidan da kallo kafin takai dubanta ga maman Ama dake can Æ™ofar É—akinta tana haÉ—a zoÉ“onta na saidawa. “Yau gidan namu bai samu Æ´ar sharar safenba kenan? Ko gimbiyar tamu babu lafiya ne?â€?. Ƴar dariya Maman Ama tayi, taÉ—an taÉ“e baki cikin iya gulma tana faÉ—in, “Zaune dafa'an murar kwaÉ—o, inaga dai kewar tafiyar maigidace ta hanata fitowaâ€?. “Yo ina mijin ya tafi?â€? cewar Kausar tana matsowa kusa da maman Ama. “Uhum wai neman kuÉ—ifa, Kausar nifa wlhy mijin yarinyarnan sai naga tamkar bai taÉ“a riÆ™e biroba balle akai ga zaman aji, amma waifa nan inda yake digiri garaiâ€?. Cikin tsantsar hassada Kausar tace, “Yo digirin banza, maman Ahmad ai yanzu wannan ruwan dare ce, ALLAH ma yasa ko a ajin ba na Æ™arshe yake É—aukaba, ita da ba uwar wani abu ya taÉ“a mataba ma miye na damuwa dan ya tafi mtsooowâ€?. Dariya sosai Maman Ama keyi, tace, Kijiki da wata magana, idan baiyi mai gaba É—aya ba, kika sani ko yanayin Æ´an kananun ayyuka, duk namijin dai da zai kwana da mace É—aki É—aya bai iya mata komaiba ai idan kaji gangami da labari, ALLAH sai dai idan bashi da lafiya neâ€?. “Nimafa nayi wannan tunanin wlhy, ko ogana da ina bashi labari cayaymin sai dai idan mijin baida lafaiya, amma wane lusarine za'a kawoma budurwa kamar wannan ya iya kallonta ya kauda kai kuma su kwana lafiya su tashi a É—aki É—ayaâ€?. “Kin daiji magana, wlhy hasashenmu duk É—ayane, inaga baida lafiya dai sai yake fakewa da damuwar dan waccan ta Æ™isaneâ€?. Sosai suka kwashe da dariya, har suna haÉ—a baki wajen faÉ—in “TamÉ“ele kenanâ€?. Duk wannan shagali da suke Rumana ma batasan sunaiba, barcinta take abinta. Bata farka ba sai kusan sha biyu, ta tashi a firgice da mamakin barcin da ta sha, brush da buta ta É—auka ta fito, Kausar da maman Ama na tsakar gida zaune, Kausar na tsifar kai daga Æ™ofar É—akinta maman Ama kuma na tsince shinkafar da zata girka. Su duka zubamata ido sukai tamkar yaune suka fara ganinta, Rumana ta gaishesu tana tambayar inasu Ahmad. “Suna Æ™ofar gida, amma lafiya kuwa da barci har rana Amarya?â€?. “Lafiya lau maman Ama, kainane kawai kemin ciwo kaÉ—an-Æ™aÉ—anâ€?. “Ayya to ALLAH ya sauwaÆ™eâ€?. Mama Ama tai maganar suna kallon juna da Kausar kowanne na taÉ“e baki. Kausar tace, “Amin, to Amarya ko dai mun samo baby ne?â€?. Murmushi kawai Rumana tai mata ta ajiye brush É—in ta Æ™oÆ™arin shiga bayi ta tsinkayo maman Ama nabama Kausar amsar tambayarta......, “Hhhh kema Kausar akwaiki da son zance dai, kin taÉ“a ganin gonar da ba'a taÉ“a mata ko gewaya ba ta fidda tsirrai? Dama kin tsaya a abinda ta faÉ—a É—in yafiâ€?. NaÉ—an ciza leÉ“ena dukda ban gama fahimtar zancen nasuba nasan akwai shaÆ™iyanci a ciki, yanda suka kwashe da dariya kawai ya tabbatarmin da hakan. Sosai Æ™yanÆ™yami ya kamata ganin bayin duk datti, dan bata tashiba baza'a samu wanda zai tsaftaceba, sai kace ita kaÉ—ai ke amfani dashi, waje ta dawo tai brush ta koma É—aki abunta. Bata zauna ba ta hau gyaran É—akinta, sai da ta kimtsa komai tsaf tayo shara ta goge ledan da ruwa da omo tasa turaren wuta sannan ta dawo sharar waje, har lokacin kuma su maman Ama ana zaune ai ana gulmar maÆ™wafta, wance tayi kaza wance tace kaza. Rumana dai bata saka musu bakiba harta kammala sharar tsakar gidan taja ruwa a rijiya, tana Æ™oÆ™arin fara wanke Æ´an kwanikan da sukai amfani dasune mijin Kausar ya shigo gidan, gaidashi sukai ita da maman Ama. Maman Ama na ganin Kausar da mijinta sun shige sai ta É—akko boket tazo gaban rijiya É—ibar ruwa. Dama ina kallon yanda take hararar ledar hannun mijin Kausar kamar idonta zai faÉ—o Æ™asa. Tana zira gugar ne take faÉ—in “Amarya bakiga mutuniyarki ana karya Æ™ugu su miji ya kawo cefane ba, batasan munsan komaiba yanzu, sai abinda kishiyarta tace miji keyiâ€?. Murmushi kawai nayi amma bance uffanba, maimakon maman Ama taji haushi tai shiru itama sai ta cigaba da zaro zance akan Kausar, azamar kammala abinda nake nayi nabar wajen ina faÉ—in, “ALLAH ya Æ™yauta toâ€?. Ina kallo ta bini da wata harara tana taÉ“e baki, na girgiza kai kawai na É—auki ruwa da omo naje na tsaftace bayin sannan nazo na É—iba ruwan wanka a rijiya. Har lokacin kuma Kausar basu fitoba, maman Ama na zaune tana facing É—in É—akinsu tamkar mai hango abinda sukeyi a ciki. Lokacin dana fito wanka sai haÉ—iyar zuciya take, harda dukan Amatullah. Ni dariyama ta bani, na shige É—aki abina inayin kayata a zuciya. Ƙin fitowa nai, ina shirin É—ora taliya a É—aki sai ga sallamar Zainab. Ta shigo É—auke da kwanon silba. Cikin É—okin ganinta nake faÉ—in, “Ga autar gwaggo ga autar Ayyahâ€?. Itama dariyar takeyi da cewa, “Kai Yaya Rumana, sai kace wadda tazo daga legasâ€?. “Lallai yarinya, kinsan kuwa yanda nakejin daÉ—i idan na ganku, daga ina haka?â€?. “Daga gida nake, Ayya ce tace na kawo miki wainar rogo da mukayiâ€?. “Kai-kai kice yau daÉ—i kukeci a gidan malam É—in?, duk ni kaÉ—ai wannan?â€?. “Eh manaâ€? Zainab ta faÉ—a tana Æ´ar dariya. Na kashe rishon ina cewa, “Aini to nama fasa dafa komai, wannan kam tama isheniâ€?. Zainab data kwanta a tabarma tace, “Ai aunty fa'iza ma tace anjima zasu taho itada aunty Salima nan, tace karkiyi girki zasu yo muku taÉ“a ka lasheâ€?. “To ALLAH ya kawosu lafiyaâ€?. Haka Rumana ta zauna taci wainarta ta rogo tai nak, sunata hirarsu da Zainab, har aka kira sallar la'asar sannan ta miÆ™e alwala, itama Zainab alwalar tayo sukai sallah, bayan sun idar ta bata naira talatin kuÉ—in napep da aya da gyaÉ—a tace taje gida kar a nemeta. Godiya tai mata ta wuce, itako ta jawo littatafan makaranta ta hau dubawa. _______________________________ Ahmad kam tunda suka É—auki hanya ya jingina kansa da kujera yay shiru yana tunanin rayuwa da abinda ya zamo masa sanadin barowa gida, wani sa'in idan ya tuna rayuwar da sukai da Samina a baya sai yaji kamar zai yarda da maganar wasu mutane dakan ce asiri akai mata, sai dai wani sashe na zuciyarsa na saurin Æ™aryata wannan magana, sai ya bijiro masa da ainahin gaskiya aka lamarin Samina ta gujesa ne kawai saboda burin banza da wofi da son duniya, wanda a wannan zamanin mafi yawan Æ´ammata shine yake ruÉ—arsu ya halakasu, wasu zaka samu da taimakon iyayensu, wasuko sun zubda tarbiyyar iyayen ne sun É—auki ta Æ™awaye ko samari, san zuciyane kawai kesa a zagi ilimin boko, amma wlhy bashi da alaÆ™a da lalacewar yaranmu, lalacewar kawai tafi yawa daga zuciya ko tarbiyya da dai sauransu. Yayi zurfi a tunaninsa sosai, har sukai tafiya mai nisan zango dashi kansa baisan adadinta ba, sai da na kusa da shine ya taÉ“asa lokacin da suka iso wani gari aka tsaya domin yin salla sannan ya dawo hankalinsa. Bayan salla suka sai abinci kamar yanda yaga abokan tafiyarsa nayi, dan duk inda ya saka Æ™afa tarene suke da makwafcinsa da suka zauna kusa da juna. Bayan sun dawo kuma sai Æ´ar fira ta fara shiga tsakaninsa da abokin zaman nasa, wanda yace shi sunansa Nura, shima dai neman arziÆ™i ya kaisa rayuwar garin porthercout. Tun Ahmad bai sake masaba dai harya saki jikinsa kular da yay kamar Nuran baida yawan hayaniya, ahaka har suka isa garinna port gabannin asubahi. Dole Ahmad yabi Nura masaukinsa da safe kamar yanda ya buÆ™ata, dan kuwa inma yaÆ™i dai bashi da wajen zuwa, tunda ba kowa ya saniba balle yace zai nemeshi. Masaukin na nura dai bawani waje bane face gidan biredi, inda sukan maÆ™ala Æ´an kayansu su wuce wajen sana'a, idan sun dawo su yada zango a Æ™ofar wani shago da ire-irensa su rage dare, zuwa Æ™arfe goma su nufi gidan biredi su kwanta, asubar fari kuma za'a tashesu saboda za'a fara aiki. Sana'ar kuma Nura Shu-shaina ce, dan haka koda Nura yayma Ahmad bayani sai bai jayayya ba yace shima zaiyi, tunda bada wani jari yazo ba balle yace, dama iya kuÉ—in motane, sai kuÉ—in da suka rage masa a aljihu naira dubu É—aya da É—ari bakwai. Da waÉ—annan kuÉ—inne Nura ya rakashi ya sayi Æ´an abubuwan bukata da zai fara wannan sana'a, a ranar babu hutu suka fara zagayawa kuwa. Ahmad yasha matuÆ™ar wahala, duk da ya saba da wahalhalun talla ba irin wannan baneba, saboda banbancin gari da jama'ar garin, sauÆ™insa É—ayama yayi karatu, shine ya taimakesa wajen furta magana da mutane, dan inhar kaji hausa to sai dai idan suna tare da bahaushene waÉ—anda suka kasance Æ™alilan a garin kuma. Sai yamma lis suka dawo yanata yaÆ™e, ga Æ™afafunsa sai ciwo suke, harya yi aniyar cema Nura shi dai bazai iyaba, sai kuma wani tunani yazo masa a rai, idanma yace bazaiyiba to yanada jarin yin wata sana'arne bayan wannan? Wannan tunanin shine ya danne dukkan yunÆ™urinsa ya sama zuciyarsa haÆ™uri. Hankalinsa bai kuma tashiba sai da sukazo kwanciya, yaga kowa na Æ™okarin jera kwalin da zai kwanta, Æ™walla ne suka cika masa idanu, dukda kasancewarsu talakawa ko kwanan tabarma bayi yakeba sai ta kama, ko yaya dai sunada Æ´ar katifar barcinsu. Shi aranarma sun manta basu sayo masa kwalinba, sai na Nura suka gitta suka kwanta iya Æ™irjinsu kawai wai dansuji É—an taushi, Æ™afafu kuma na saman suminti, Ahmad da ya saba rufa zai iya barci sai gashi yau babu abin rufar, aiko duk yanda yaso yin barci kasawa yayi, ta ko ina babu daÉ—i, zuciya sai tuna masa matarsa da iyayensa harma da Samina take. Æ™arfe uku da rabi aka tashesu, har lokacin kuma Ahmad bai rintsaba, haka suka fito kamar awaki, kowa yaÉ—an samu waje a waje ya maÆ™ale dan ya Æ™arasa daren, wasuko basu kwantaba suka hau hidimar shirin fita kasuwa sai kace fataken dare. Wannan Æ´ar kwanciya dasu Ahmad suka samu Æ™ofar wani shago ce ta jawo masa barci yaÉ—an figesa, sai da Nura ya tashesa da asuba da Æ™yar. Gaba É—aya komai ya rikiÉ—ema Ahmad, dukya fita hayyacinsa tamkar ma wanda baisan A ba, gaba É—aya ya rikiÉ—e matsayin É—an ciraninsa, kwanansa huÉ—u sannan ya samu damar kiran Æ´an gida a waya. Yaci faÉ—a wajen baba saboda Æ™in kira ya sanar ya sauka da baiyiba, sai da yayta bama baba haÆ™uri sannan ya sakko. An bashi ya gaisa da kowa, harda Mudanseer, yace masa yaje da dare ya kaima Rumana waya su gaisa. Aiko kamar yanda ya buÆ™ata da daddare ya kaima Umm-Ruman waya, lokacin su Fa'iza masu tayata kwana suna gidan. Gaisuwa kawai sukai ya tambayata babu dai wata matsala ko? kuma ta daina kukan?. Ta faÉ—a masa eh tana haÉ—iye kukanta. Daga haka bai Æ™araba yay mata sallama, itako ta mikama Mudanseer wayar. Tun daga ranar bai sake neman Rumana ba, sai dai duk kwana biyu yakan gaisa da baba, idan yaga kuÉ—in zasu isa a haÉ—ashi dasu Ayyah, idan bazasu isaba shikenan yace baba ya gaishesu kawai. Tun Ahmad na jigata harya saba da sanar tasu, ya dake zuciyarsa sosai, komai ya zame masa jiki. Kafin wani nisan zango sai ga wata É—aya ta shuÉ—e babu labarin Ahmad balle dawowarsa, da yake yakanyi waya da Madan ya sanar masa Æ´an kuÉ—in É—inki da ake samu suna riÆ™esu har Rumana sai hankalinsa yakan É—an kwanta, amma ya turama Mudanseer kuÉ—i sau biyu duk da basu da yawa kuwa. Baba ya fara magana akan zuwansa gida, hakan ya saka Ahmad shiga damuwa, dan shidai alokacin baima fara fahimtar komaiba game da abinda ya fito nema balle kuma ace yaje gida, ko kuÉ—in mota kawai sun isa gayya. A haka wata É—aya ya kuma shigewa suka zama biyu, dukda takurawar baba yanata jansa da ban haÆ™uri shidai tare da wasu dabaru. Wannan sabuwar rayuwarce ta fara saka zuciyar Ahmad mantawa da wata Samina, dan shi kansa yakan manta da kansa balle ita, ibadar ALLAH da sana'arsa ce kawai damuwarsa, sai Æ´an uwasa da basa barin zuciyarsa a koda yaushe, Umm-Rumana ma takan faÉ—o masa arai lokaci-lokaci, musamman ranar dazai taho da taita kuka ta kasa barin ransa, sai kuma randa tai targaÉ—e a Æ™afarta tayi masa kukan taÉ“ara. Yakanyi murmushi idan hakan yazo masa a rai kuwa. A hakane kuma suka samu aikin gadi shi da abokinsa Nura, babu musu suka amsa, dan kuwa mai wajen da zasuma gadin yay musu alÆ™awarin biyansu kuÉ—i masu É—an tazara, dan duk wata dubu talatin su biyu su raba. Ahmad yay murna, dan tun zuwansu bai tara kamar waÉ—annan kuÉ—inba. Da rana zasuyi yawon tallarsu, da dare kuma suzo su kwana yin gadi a wajen. _________________________ Æ�angaren Samina kuwa yanzu abubuwa sunyi nisa tsakaninta da Ma'aruff, kamar yanda mama gaje take buÆ™ata Ma'aruff na kashema Samina kuÉ—i tamkar baisan ciwonsu ba, amma kuma yana lalubeta kullu yaumin a mota, yanzuma abin yakai har gidan gonar nan yake kaita susha masha'arsu. A sheÉ—anci kuwa shigartane kawai bai taÉ“a yiba, amma duk wani Æ™azamin romance Ma'aruff yanayi da Samina, idan ta dawo gida kuwa ko ranar abubuwa sukai masa yawa bai zoba to ka'idane zata shiga bayi taita É—auka masa hoton kanta tsirara tana tura masa, har video sakata yake yana faÉ—a mata abinda zatayi, koya kirata video call ahaka zasu gamsar da junansu😭. Sanda taji Ahmad yayi tafiya tsakima tayi, acewarta sun rage Æ´an saka idon anguwa masu zuwa lahira da Æ™oÆ™wan dambu, waÉ—anda talauci ya zautar da kwakwalwarsu basa fahimtar komai sai saka ido ga abinda bai shafesuba. Maimakon Mama gaje ta kwaÉ“eta saima ta kama dariya kamar wata zautacciya. Kullum kuma cikin yima Ammin Rumana shaguÉ“e ake akan É—awainiyar da Ma'aruff kema Samina. Sam idon mama gaje ya rufe takasa fahimtar Æ´arta na cikin wani hali, abinda kawai tasani Æ´arta tana fitane zuwa makaranta, idan kuma Ma'aruff ya fita da ita to sunje ya mata sayayyane kawai. Bata taÉ“a tunanin bincikar wayar Samina ba, musamman yanda Saminar bata barin kowa ya taÉ“a mata waya har ita mama gajen kuwa, Æ™annenta ko dasun taÉ“a ne zata mammakesu ta amshe kayanta, maimakon mama gaje ta fara tunanin akwai abinda Saminar ke É“oyewa a waya amma sai tayi biris da hakan. Ita dai kawai da an kawo mata kuÉ—i da kayan makulashe da zannuwa masu tsada shikenan. Iyayen Saminar maza da kakanninta kuwa taje ta dafko musu asirin daya rufe bakin kowa a gidan babu mai ma Samina faÉ—a akan komai, sai idanu da suka zuba mata duk da abinda take yana cin zukatansu kuwa. Dan wataran baba yusha'u har kuka yi yakeyi akan halin da Samina ta jefa kanta sanadin son zuciya.. Kowa yasan zuwa yanzu idanun Samina sun Æ™ara buÉ—ewa, ta fetsare sosai, dama karatun islamiyya kam ta ajiyesa gefe, na bokonma da take fakewa dashi yanzu bayi takeba, tunda da taje Ma'aruff ke zuwa É—aukanta, wani lokacinma ko cikin makarantar bata shiga, kai tsaye gareshi take tafiya, abun yakai har Company dinsu Ma'aruff Samina zuwa take Office É—insa susha sha'aninsu. Gaba É—aya ta manta da wani halitta Ahmad balle rayuwarsu ta baya da Æ™oÆ™arin gina rayuwarta da yayi, gaba É—aya ita a dole yanzu ta zama babbar yarinya, budurwar babban yaro da ya fi mijin novels komai. Abinda yasa Samina taÆ™i yarda ta bama Ma'aruff kanta 100% saboda tana tuna yanda marubuta kansa amarya tasha gata wajen minjinta a daren farko saboda budurcinta daya samu, amma yanda yasha kawo farmakin amsa da tuni ta bashi. To tanason dai itama taga wannan gatan shiyyasa. _________________________ Rayuwa a wannan gida a yanzu babu abinda zance kam, dan bazance ina a Æ™untace ba bazance kuma inajin daÉ—iba. SauÆ™ina É—aya yanzu tunda safe damunyi kari muka gyara ko ina makaranta muke nufa, bayan na saka Uniform nakan saka hijjan dina har Æ™asa da niÆ™af, ba ruwana da malamanmu, harma wani girma suke bani, hakan kansa Æ´an ajinmu suyitamin shaÆ™iyanci, iyakata dariya kawai, sai ko su Salima dakan taremin. Idan aka tashi daga can gida su Fa'iza suke wucewa, nikuma na wuto gida nima, nakan tadda su maman Ama a É—aki É—aya zaune suna hira, ko a tsakar gidan wadda na tabbatar bata wuce gulma ba, dama ni tunda na sanar musu zan koma makaranta suka dasa yi dani, nakanji har dariya suke wai tundafa miji ya rainani ai dole ya maidani cikin Æ´ammata, tunda bani da maraba dasu. Da farko bana fahimtar zancen, amma a hankali saina gane manufarsu, sam ban damuba dan kuwa ni abinda suke nufin ba shine damuwataba, koda zamu shekara goma Yah Ahmad bai nema komai daga gareniba bazan taÉ“a É—aukarsa komaiba. Dan laulayin ciki da kausar ta farane ya kan kawo a zauna anamin shaguÉ“e a kansa, tunma bana fahimta harsu Fa'iza suka ankarar dani, banji komaiba a raina, sai ma mamakin rashin ya kamata irin nasu maman Ama nake gani, su miye damuwarsu dan yaya Ahmad bai taÉ“a mu'amulantata a shimfiÉ—aba to?. Zanyi Æ™okarin mana girki nasa a kula, la'asar nayi zan shirya na wuce islamiyya, daga can muke haÉ—uwa mu dawo gida da su Salima idan an tashi. Ko mun dawo kuwa muna É—aki abunmu, idan kinga mun fito kuwa ban É—aki zamuje ko yin abu mai muhimmanci, hakan ya saka su Kausar sake maidani naman cinsu, duk da a hakan kuma suma basubar junansu ba. Yanzuma likafa ta cigaba har gidan maÆ™wafta suke zuwa suma suna zuwa nan. Babu ruwana da kowacce mace bayan gaisuwa. Lamarin Yah Ahmad kuwa bai cika damuna ba, duk da bawata waya mukeyi da shiba, tundama ya tafi baifi sau uku na taÉ“a waya da shiba a wayar Yah Mudanseer. Duk abinda na buÆ™ata Yah Mudan na Æ™oÆ™arin kare mani mutunci ya saya mani, idan kuma yafi karfinsa zai sayo dai-dai Æ™arfinsa. Nima bamma faÉ—ar wanda yafi Æ™arfin nasa sam. Zuwan Ayyah gidan biyu dan taga yanda muke, hakama Yaya Maryam da yaya Sakina da Raheenatu, suma duk sunzo mani harma da yaya bintu yayar Samina. Suma duka zuwansu ya sakani farin ciki, duk wanda ya ganni kuma zai shaida hakan a fuskata. Kullum dai nakanbi mijina da addu'ar fatan alkairi da kariyar UBANGIJI aduk inda ya tsinci kansa, ALLAH kuma ya azurtashi da halalinsa komai kankantarsa, ya tsaresa daga haramun komai yawanta da ribar da zaici a cikinta. A farkon tafiyarsa naji kewarsa, amma zuwa yanzu sam babu hakan a raina.............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�» *ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(19)* ..............Tun su baba na saka ran dawowar Ahmad a kusa har abin ya fara basu tsoro, dan kuwa gashi ya shiga wata na huÉ—u da tafiya. Wata ranar alhamis Ahmad É—in ya shiga wani shago na masu sai da yari, saboda kiran da mai shagon yay masa zai wanke masa takalmi, dan yanzu ya gama sanin gari ba tare suke yawo da Nura ba, kowa yana fita neman nasane, da yamma su haÉ—u a inda suke zama, zuwa dare su wuce wajen gadinsu. Tunda Ahmad ya zauna wanke takalmi mai shago ke binsa da kallon Æ™urilla, tun Ahmad bai fahimta ba harya fahimci kallon da mai shagon ke binsa dashi. ÆŠan É“ata fyska yay, hakan yasa mai shagon yin murmushi, yace, “Na dameka da kallo ko? kayi haÆ™uri, mamaki nike kamarka fine Boy da wannan sana'arâ€?. Ahmad dai baice komai sai murmushin yake da yay, harya kammala ya tattare kayansa zai wuce mai shago ya mika masa É—ari biyu yana faÉ—in, “Inda zaka yarda dana koya maka wannan sana'ar tamu ta yari?â€?. Shiru Ahmad yay yana kallonsa cikin nazari, Mai shago ya sake cewa, “Karka zurfafa tunani Æ™anina, haka kawai haÉ—uwar jini ta sakani maka wannan maganar duk da kuwa yauce rana ta farko dana fara ganinka, amma dai kamin kamanni da bakatsinen barume hakanne ya sakamin Æ™aunarka ta musamman, idan har ka aminta zakayi na baka dama ka samo jarinka kazo insha ALLAHU zan taimakekaâ€?. Kai kawai Ahmad ya jinjina ya fita bayan ya amshi kuÉ—insa. Koda ya koma ya sanarma Nura sai yay murna, yakuma bashi Æ™warin gwiwar karÉ“ar tayin Alhajin, dan acewarsa wata damace dasu basu samuba tazo masa dukda bai jima da zuwa garinba kuwa. Amma maganar jari ya jira wanda sukema gadi ya biyasu sai yayi amfani da kuÉ—in. Ahmad yaji daÉ—in shawarar Nura, dan haka ya aminta sosai, washe gari yaje ya sanarma Alhajinnan komai, Alhaji ya amsa da babu komai shidai yana jiransa. Kwanaki goma dayin haka suka jira a basu albashi shiru, har haÆ™urinsu ya Æ™are sukaima mai wajen magana, amma Æ™iri da muzu ya hanasu yama yi musu korar kare. Wannan abu ya saka su Ahmad a takaici, harya hanasu talla a wannan ranar sukai yinin baÆ™in ciki. Da abokansu suka dawo daga tasu sabgarsu suma sai suka sanar musu, suma ransu ya É“aci, nanne wani ke basu shawarr idan zasu iya aikin sauke kaya suzo suje, shi mutumin kullun yake biya adadin kuÉ—in aikin da kayi. Da farko Ahmad ya musa, amma da Nura ya lallashesa saiya yarda washe gari sukaje. Wajene kamar kamfani, ana kawo kaya sukuma za suke jigilar saukewa daga motar zuwa store. A sati ana sauke kayan sau biyar ne. Duk da wahalar dake cikin aikin haka Ahmad ya dage, bayan sun kammala na ranar kuwa aka biyasu haÆ™insu, sunsha ciwon jiki saboda rashin sabo, dan daÆ™yar sukai barci ranar, amma daÉ—in kudin da aka biyasu ya saka washe gari suka sake komawa. A hankali sai gasu sun zama Æ´an gida, dan kuwa harma sun saba komai anayi dasu na harkar dako a ma'aikatar. Duk kuÉ—in da suka samu Ahmad kan kai nashine wajen Alhajin nan yana tara masa, a randa suka cika sati na huÉ—une kuma sai kawai ogan wajen ya basu sanarwar duk wanda yazo gobe yaga sunansa an kafe to karya sake zuwa aiki, an koresa kenan Hantar cikin su Ahmad ta É—uri ruwa, dan kuwa suna samun alkairi a wajen babu laifi. Washe gari duk a cikin damuwa sukazo, sai yazam gaba É—aya waÉ—anda aka cire hausawan ne, kukane kawai Ahmad baiyiba, suna shirin tafiyane kuma matar mai gidan ta dakatar da Ahmad, acewarta wanan Æ™yaÆ™yÆ™yawan babu inda zaije, dole ogan ya maida sunan Ahmad kuwa. Duk da yaji dadi ya nuna damuwarsa na rashin Nura, haka ya cigaba da aikin har tsawon sati huÉ—u sannan ya bari saboda yaga dai Alhmdllh yaÉ—an tara wani abu da zai ishesa jari. Lokacin da zai wucene sai matar ogan ta nuna rashin jin daÉ—inta, hakan yasa tai masa tayin gadi a gidansu, zasu kuma bashi É—akin mai gadi ya zauna. Nanma bai bata amsaba sai da yazo ya shawarci Nura, Nura kuwa ya bashi kwarin gwiwa akan hakan. Ahmad bai amsa zaiyiba sai da ya koma wajen Alhaji aka fasa asusun kudinsa na dako da ya tara Alhaji ya haÉ—a masa kwabar Æ´an kunne ta hannu, aka zuba kaya dai-dai kuÉ—insa sannan, ya bashi tare da sanar masa dabaru akan sana'ar. Daganan kuma ya koma ga ogansa ya sanarma matar zaiyi gadin, amma zaike zuwa sana'arsa da rana. Babu musu suka amince, a cewarsu aiba zaman gidanma sukeba da ranar. Tundaga wannan ranar rayuwa ta sake sauyama Ahmad, dan kuwa a cikin watannan gaba É—aya saiya cinyesa a yawon tallar Æ´an kunne da gadi, koda Æ™arshen wata yay yaga yaÉ—an farfado sai ya fara tunanin zuwa gida, lokacin yanada wata shida cif a garin porthercout. Babama har yayi fushi da rashin zuwansa ya haÆ™ura yabar masa magaba. Tun daga randa yay aniyar zuwa gida yaÉ—an fara sayen tsaraba yana ajiyewa wadda zai fuskanci gida da ita, haka kawai kuma sai yakejin É—okin ganin Umm-Rumanan sa. _________________________________ Zuwa wannan lokacin maganar Ma'aruff ta shiga gidansu Samina, yayinda alakarsu ta sake Æ™azanta sosai, dan tunda aka tsaida bikinsu wata biyu kacal sai yazam babu abinda Ma'aruff ke burin samu daga gareta sai jikinta. Har takai dai yau yaci galabar rabata da budurcinta a gidan gonarsa, tasha kuka iyakar iyawa, shiko ya katsatstsareta da lallashi da daÉ—in baki akan ai babu komai tunda shine zai aureta, kuma bikin nasu duka saura wata É—aya ne kacal ai. Tun tana kuka da Æ™arfin zuciya har ta aminta da daÉ—in bakinsa, ya tainaka mata ta gyara jikinta, tare da saka abokinsa ya kawo mata magunguna da allurar rage raÉ—aÉ—i, ya kuma kaita Shop rite yay mata shopping na hauka da bai taÉ“a mata irinsaba, ya maidota hargida tare da bata maÆ™udan kuÉ—i. Mudanseer dake shago Shi da Abu yana kallon yanda Ma'aruff keta saukema Samina kaya niki-niÆ™i, baki kawai ya taÉ“e ya É—auke kansa danshi yanzu babu abinda ya damesa da ita. Maimakon lokacin da aka shiga da kayan Mama gaje ta fahimci halin da Samina take ciki sai idonta yafi karkata ga manyan ledojin. Duk uwa mai hankali aka taÉ“a mata yarinya, kuma yarinyar ta dawo gareta a randa abin ya faru dolene ta fahimci akwai matsala, dan duk macen da aka raba da budurci komai tsahon shekarun da take dashi babu aure wlhy sai taji daban, idan ko babu aurene fargabar fara yinta bata hanyar daya daceba koda itace takai kanta saikin sameta tattare da ita, iyaye kalubale ne agareku, dan yanzu har sai Æ™aton banza ya gama lalata miki Æ´a a waje ta É—au ciki ta zubar bama ki saniba saboda sakaci da sakarci kosan duniya irin namu. Da wannan damar rashin kulawar tamu samari keta lalata yara ta yanar gizo da zahiri ba tareda kun fargaba, damuwarki kawai ki gyarama mijinki kanki dacin kwalliyar tafiya biki domin ki birge mata Æ´an uwanki, idan kishiyace dake hankalinki na kanta, saikiga Æ™anin uban yarinya ko Æ™aninki ko wani na kusa daku ya gama warware tufkar tarbiyyar da kukayi kina nan shatata da baki, sai rashin mutunci ya saka saurayi sakin videon baÉ—alar da yay da Æ´arki a yanar gizo ki haukace har takaiki da faÉ—awa wani hali ki kamu da ciwon hawan jini kona zuciya, bayan kuma kinbar gini tun ran tubani. A tunanina duk uwa datasan Æ´arta budurwa nada wayar yakamata tazam mai saka mata idanu akan wayar, kodama bata da ita ki saka mata ido tunda akwai ta Æ™awaye. Tanan suke shiga yanar gizo su haÉ—u da Æ´an iskan facebook, ko istagram, ko litatafan batsa dake yawo a kowacce irin kafa ta yanar gizo, ko Æ™awa ta sakata a group da sunan group É—in matan aure wanda idonsu ya rufe basajin tsoron ALLAH duk abinda yake haramun shine abun kallonsu, wanda yake haramun shine abin furtawarsu da jinsu a zuwan wai koyan rayuwar aure, ke wane kidahumancin ya baki tunanin sai an É—akko shaiÉ—ancin tsiraicin wani kin ganine zakisan yanda zaki rayu da mijinki?, wlhy matan aure kaiconku da wannan wawancin mai toshe Æ™ofofin hasken zuciya da kashe gani. Ƴammata da yawa daga shiga irin waÉ—annan groups suna canja suna komai ke fara tabarÉ“are musu, idan k uwa baÆ™ya bibiyar lamarinta daga haka sai kiga komai da kika gina ya tarwatse. Wlhy kuzama masu kulawa kafin ku riski ranar kuka da nadama akan Æ´aÆ´anku, domin sai ALLAH yay miki tambaya dalla-dalla akan tarbiyyarta. Wannan sakacin ne ya hana Mama gaje fahimtar komai akan Samina har Ammin su Umm-Rumana ita ta lura, ba Æ™aramin ruÉ—ani ta shigaba, sai dai tana tsoron tace wani abu aga zaÆ™ewarta. Samina kuwa kwanciya tai wahala ta sakata barcin dole, bata tashi farkawaba sai bayan sallar magriba, agaban mama gaje ta dafa ruwan zafi taje tai wanka dashi ta sake gasa jikinta kamar yanda taga ana cewa a novels, koda ta fito sama-sama taci abinci ta sake kwanciya, kobi takan kayan da mama gaje ta baza a É—akin bataiba saboda ita tasan wahalar da taci kafin ta samo kayan. Haka Samina taita jiyyar jikinta har kwana biyu, ko É—aga wayar Ma'aruff batayi idan ya kirata saboda haushinsa da takeji, amma taji daÉ—in yanda ya nuna damuwarsa a kanta, sai turo mata massegea yake kamar hauka, wannan yasa a cikon kwana na huÉ—u ta kulasa. Yako kalailayeta da daÉ—aÉ—an zantuka ranar, haryaci galaba a kanta tafito makaranta taje Office É—insa ta samesa, acan yakuma lallaÉ“ata ya Æ™ara na biyu, ranarma taci kuka dan tasha wahala, amma daya lallaÉ“ata da mayaudaran kalamanasa saita goge hawayenta saboda ta yarda dashi. Tun daga wannan ranar ya maidata kamar wata matarsa, a gefe kuma yanata sakar mata kudi itada Æ™awayenta suna shirin biki. Sati na biyu da kauda mata martabarta aka kawo lefenta daga gidansu ma'aruff akwati ashirin da huÉ—u cif, tare da katuwan jakkuna uku manya-manya, É—aya na babanta, É—aya na Mama gaje, É—aya na danginta. Ranar dai kam su Ayyah sunsha kallo, sun kumasha gori wajen mama gaje da danginta, Æ´an anguwa kam ai kamar sa fasa gida kallon kaya, harda Æ´an gayyar soÉ—i, dan ko su Maman Ama sai gasu sunzo ganin Æ™waf daga jin su Salima na sanarma Umm-Ruman cewar gobe za'a kawo lefen Yaya Samina. Shine mutanenku sukai shiri Rumana bata saniba sukazo wai yimata kara tunda ita har yanzu bata fara zuwa gidaba baba Yusha'u ya hana, yace tai zamanta har Ahmad ya dawo ya bata izinin hakan, makaranta kawai take fita, shima kuma jarabawama suke zanawa ta ssce. Ranar su Nafy Æ™awayen Samina haka sukaita yawo da wannan lefe a social media, yayinda ya tadama Æ´ammata da yawa hankali da fatan suma sai an musu irinsa koma wanda ya fisa. Harda masu takaicin inama sune, irinsu Kausar. Koda sukaje suna bama Rumana labari tasha mamaki, dan ita bama ta kawo can sukajeba, amma sai batace dasu komaiba akan hakan dukda taji haushi. _________________________________ Baba ne ya gindayama Ahmad sharaÉ—in ya tabbatar yazo gida anyi bikin Samina dashi, tunda shine namiji babba a gidan bai Æ™yaitu ace baya nanba. Dukda baiso hakaba dole yabi umarnin baba, tunda yanzu dai Alhmdllh, duk da bawasu maÆ™udan kuÉ—i ya samuba babu laifi tafiya tai riba, dama kuma ya gama shirinsa tsaf. ★★★★★★ Umm-Rumana duk da bata da tabbacin zuwa gidan bikin haka ta wanke kanta Salima ta yarfa mata kananun kitso, suka kawo Æ™awarsu har gida tai mata Æ™unshi mai Æ™yau, haka kawai ta tsiri juya fasalin É—akinta. Tako tsare su Fa'iza suka tayata, komai suka canja masa muhalli ya koma kamar wani sabon É—aki, aranar kuma su Samina ke shirya fatin Æ™unshi a wani haÉ—aÉ—É—en hotel tsadajje. Su Fa'iza duk sun gudu sunbarta ita kaÉ—ai a gidan, dan haka bayan tai wankanta tai kwanciyarta tana kwasar barcin gajiyar aikin da sukayi. ★★★★★★ Ƙarfe kusan huÉ—u su Ahmad suka iso cikin garin kano, ya jigatu sosai saboda tafiyar dare sukayo, tun a tasha sukai sallama da Nura da shima yazo ganin gida, ya loda kayansa a napep É—in da yay shata suka nufi gida. Ƴammatane danÆ™am da Æ™ofar gidansu, ga galla-gallan motoci sun jeru domin kwasarsu zuwa wajen kamu. Mai napep ya samu É—an wajen maÆ™alewa yay fakin. Kallo É—aya Ahmad yayma motocin ya É—auke kai, dan koba a faÉ—a masaba dai yasan Æ´an bikine. Yana fitowa idon Mudan dake É—inki a shago ya sauka kansa, cikin matuÆ™ar mamaki ya fito, dan babu wanda yasan da dawowar Ahmad É—in sai baba. “Yah Ahmad!â€? Abu ya faÉ—a da Æ™arfi shima tare da sakin butar da ya É—eboma Mudan ruwa daga cikin gida, sheÆ™awa yay da gudu ya koma dan kai rahoto. Kafin kace mi yara sun zagaye Ahmad anata murnar ganinsa suna kwasar kaya zuwa cikin gida, hakan ne ya sakashi farin ciki, inda kuma hankalin Æ™awayen Samina ya dawo kansa, dan kuwa su Nafy tuni sun fara rattafo labari akan da shine zai auri Samina ai. Da yawansu Æ™yawunsa ya É—au hankalinsu, sai dai sunce rashin Æ´an canji ya kwafsa masa. Ahmad da baisan mi sukeba tuni ya nufi cikin gida riÆ™e da hannun Mudan suna dariyar tsokanar da mudan din ke masa akan yayo Æ™iba kamar ba shiba. A Æ™ofar soro sukai karo da Samina da taci ado cikin wani arnen farin les, Æ™awayensu kusan biyar na tare da ita, da alama dai zasu fita ne domin a kaisu wajen kamun. Kallo É—aya Ahmad yay mata ya É—auke idanunsa yana cigaba da murmushinsa da ya Æ™ara haska choco color É—in fatarsa mai Æ™yalli ta asalin rumawa. Haka kawai Samina ta samu kanta da faÉ—uwar gaba, tuntuÉ“e tayi zata faÉ—i Æ™awayentan sukai saurin tarota, da kallo ta bisa har suka É“acema ganinta, sosai taga ya canja mata duk da ma babu kwalliya tare dashi, dan wandon jeans ne da t-shert mai gajeren hannu a jikinsa, duk rigar ta yamutse alamar sunsha zaman mota. Siririn tsaki taja tana faÉ—in, “Ɗan wahala kawaiâ€? a fili. Mutum biyu a Æ™awayen nata da sukasan komai suka kwashe da dariya kuwa, suma idonsu a kansa, sai daifa harga ALLAH sun yaba da wannan Æ™yaÆ™yÆ™yawar halittar. A cikin gida kam an rikice da dawowar Ahmad, harma ya rasa sannu da zuwar wazai amsa, Æ´an uwansa da yaran anguwa duk sun zagayesa, kunsan yaro dason adawo daga tafiya a bashi tsaraba koda ta biredi ce😂. Fahimtar hakan da Ahmad yay ya sakashi jan ledar biredi É—aya ya miÆ™ama Sadiya data ajiye masa ruwa yace ta raba musu. Aiko kowa yana samu aka bashi sai ya fita cike da É—oki kai rahoto gidansu. Bakin Ayyah gaba É—aya yaÆ™i rufuwa, ta kasa zaune ta kasa tsaye, Gwaggo kuwa babu mai cewa ga yanayinta, sai dai cikin ranta ita kaÉ—ai tasan sanyin da takeji na dawowar Ahmad É—in. Bayan yasha ruwa suka gaisa da mutanen da suka shigo Æ´an biki masa sannu, wasuko dai Æ´an son ganin Æ™waÆ™waf ne. Bayan an gaggaisa suka fita, shima sai ya samu gaisawa da nasa iyayen da Æ™annensa. Yana shirin kishingiÉ—awa a tabarmar da aka shimfiÉ—a masa Ayyah tace, “Ɗan albarka badai anan ba, maza tashi ka wuce wajen matarka ka huta acanâ€?. Cikin shagwaÉ“a ya narke murya yana faÉ—in, “Kai Ayyah na, nifa kamarma kin daina sona nake gani?, yanzu abincimafa kince bazaki bani naci ananbaâ€?. “Aiko wlhy ban baka, gashi dai zan zuba a kwano auta tazo ta bika dashi gida kaci acan, maza tashi, baiwar ALLAH ai tayi haÆ™uri Æ´arnanâ€?. “To Ayyah zan tafi, amma ki bari mu gaisa da baba toâ€?. “A'a idan ka dawo anjima kwa gaisa, dan malam ma baya nan kusa yaje Dawanau neâ€?. Dole Ahmad ya miÆ™e domin bin Umarninta, jakkar kayansa kawai da jakka É—aya da leda ya É—auka, sauran kayan kuwa duk nan aka barsu a É—akin Ayyah kamar yanda yace su Sadiya su shiga dasu. Shi kuma Mudanseer ya É—auka kayan ya fito Æ™ofar gida domin tarar napep. Su Samina amare har an wuce, sai abokan Ahmad dake jiran fitowarsa. Nanma fa wata sabuwar murnarce ta sake kacamewa a tsakanin abokan amana tun Æ™uruciya, da Æ™yar Ahmad ya Æ™waci kansa akan zaije ya kimtsa ya dawo. Ya shiga napep É—in da mudan ya saka masa kayansa suka wuce. Cikin barci naji muryar Zainab na faÉ—in, “Yaya Rumana ki tashi ga Yah Ahmad ya dawoâ€?. Da Æ™yar na iya buÉ—e idanuna saboda ba Æ™aramin barci nayiba ashe, ganin Zainab zaune kusa dani ya tabbatar min da ba mafarkin dana saba yi bane. Tashi nai zaune sosai, sai kuma na miÆ™e zumbur jin muryar Yah Ahmad dake amsa gaisuwar su maman Ama. Kasa haÆ™uri nayi, na nufo Æ™ofa domin tabbatarma kaina. Sai dai ashe ya kawo jiki zai shigo sai mukai karo harna bige kaina a Æ™irjinsa, nai baya zan faÉ—i yay saurin ruÆ™omin hannu..............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(20)* ...............Sassanyan numfashi na sauke jin ALLAH ya taimakeni bansha Æ™asaba, sai dai jina a jikinsa saboda jawonin da yayi ya saka gabana faÉ—uwa nai saurin son matsawa bayan again. Sakinta Ahmad yayi saboda ganin Zainab a É—akin, shima jinta da yay jikinsa ba Æ™aramin bugawa Æ™irjinsa yayi ba, ya raÉ“a ta gefenta zai wuce murya na Rawa tace, “Sannu da zuwa Yayaâ€?. Idanunsa ya É—an lumshe yana Æ™oÆ™arin zama a bakin gadon, ya É—ago ya kalleta sosai murya Æ™asa-Æ™asa ya amsa da “Yauwa, kema sannunkiâ€?. Ruwa Umm-Ruman ta É—ibo a kofi bayan ta É—auraye, ta kawo gabansa ta ajiye tare da durÆ™usawa tana sake masa sannu da zuwa, tana a duÆ™en take gaishesa cikin girmamawa. DaÆ™yar Ahmad ke Æ™oÆ™arin amsawa dan sosai Rumana ta canja masa, sai yaga ta sake girma, ko dan dai kafin tafiyarsa ba wani kallon Æ™warai yake mataba, sannan bata yarda ta zauna babu hijjab, yau ko ya rutsatane babu hijjabin. Sanye take da siket da riga na wani yadi mai kama da atanfa, siket É—in 8-fisis akai masa, hakan yasa ya matseta kaÉ—an daga sama ya buÉ—e sosai a Æ™asa, ga rigar fitet ita kuma, sai hannunta ne daya buÉ—e sosai daga Æ™arshe. Mudanseer ne yay musu É—inki, a lokacin har Ahmad É—inma na faÉ—an yanda Mudanseer yay wulaÆ™anta kayan da É—inkin manyan gayu. Yadin bai kai sun sami É—an kwaliba, sai wani kalan suka saya, itako Rumana bata cika son É—an kwali mai santsiba, shiyyasa ko yanzu gyalen jallabiyane ta yana akan nata, hakanne ya bayyana haÉ—aÉ—É—en kitsonta ta gaba, sai jelar da yake iya hangowa kaÉ—an idan ta duÆ™a saboda tanada tsahon gashi, kusanma duk yaran gidansu ALLAH ya basu suma harsu mazan. Duk da yasha ruwa a gidansu baiÆ™i shan wanda ta kawo masaba, dan ganinta ya haddasa masa wani sabon Æ™ishirwan. Yana cikin shan ruwanne Zainab ta miÆ™e saboda gargaÉ—in da Ayyah tai mata akan tai maza ta dawo karta zauna. “Uhm Yaya Rumana bara naje gida, Ayyah tace karna zauna saboda magriba ta kusantoâ€?. Ji Rumana tai kamar ta hana Zainab wucewa, dan kallon da Ahmad ke mata duk ya sakata ruÉ—ewa, kamar zatai kuka tace, “Ki zauna su Fa'iza su zo mana, Æ™ilama Yah Madan yazo anjima saiki bisaâ€?. Zainab taÉ—an Æ™walalo ido waje tana fadin “Kai, Yaya Rumana ALLAH Ayyah dukana zatai, gara dai na tafi, gobe zan dawoâ€?. Ahmad dai duk yana jinsu amma uffan bai ceba, yama ajiye kofin ruwan ya koma latsa wayarsa daya sake, dukda ba sabuwa bace tayi Æ™yau dan batasha wahalaba sosai. Hamsin Rumana ta bama Zainab, “Tunda kinÆ™in Zee shikenan, gashi saiki hau napepâ€?. “Kima barshi Ayya naira sittin ta bani kuÉ—in zuwa da komawa, kin ganiâ€? zainab ta Æ™are maganar da nunama Rumana sauran talatin É—in tana Æ™oÆ™arin fita. Ba yadda Rumana ta iya dole a gaban idonta zainab ta wuce. Kanta a Æ™asa tanata faman gyara gyalen danya rufe mata Æ™irji ta maida hankalinta ga Ahmad da har yanzu bai daina latsa wayarba. “Yaya a saka ruwan wankane ko zaka fara cin abincin?â€?. Ba tare da ya bar abinda yakeba yace, “Sakamin ruwan, dan zafi nakejiâ€?. Da “Toâ€? ta amsa, ta sanshi dason wanka da ruwan zafi dan haka ta É—akko na filas data saba ajiyewa ta juye a botiki ta fita danta sirka masa. Da sauri Maman Ama da Kausar da suka haÉ—a kai suna gulma a Æ™ofar kicin suka hau washe baki kamar gaske. “A, Amarya barka fa Æ´an tafiya an sauka lafiyaâ€?. Umm-Ruman ta amsa da “Yawa, ngdâ€?. Tasan dai gulmarta sukeyi, tunda kullumne babu fashi, har maÆ™wafta surutu suke zuwayi akan wai Yah Ahmad ya watsar da ita tsahon wata shida yaÆ™i dawowa, Æ™ilama ya gudune, idan iyayenta sukaji zasuzo su kwasheta itada kayan tunda mai gidan haya dai ba lamuni zaiyiba idan shekara ta Æ™are. Yanzukam gulmarta suke akan wai ashe tasan mijinta zai dawo shiyyasa taketa É“are-É“aren gyara jikin tarbarsa, amma da suka tambayeta sai tace kwalliyar bikice. Kausar harda cewa, “Yo kwalliyar iyakar fatar ido dai zata tsaya tunda ba wata uwa zai iya matabaâ€?. Sosai maman Ama taita dariya da faÉ—in, “Wa yaga lagwaniâ€? shinema Rumana ta fito ta ritsasu. Sai da taÉ—an sake É—auraye masa bayin sannan ta ajiye ruwan ta fito. A Æ™ofar É—aki ta iskesa zai fito, hannunsa riÆ™e da abin wanka da brush da ya sakama makilin, ta matsa ya wuce bayan ya ajiye takalman daya fiddo na silifas. Aiko harya shige banÉ—aki su maman Ama na binsa da kallon Æ™urilla, so suke suga abin kushewa a samu nayi, sai basu ganiba, dan saima wata Æ™iba data Æ™ara masa cikar zati da kwarjini ya Æ™aro. Sai suka koma faÉ—in, ba dole ya narko Æ™ibaba yanacan yanacin daÉ—innsa ya bar Rumana anan cikin wahala daga fara da mai sai wainar filawa. Karaf sai zance a kunnen Umm-Ruman data fito É—auraye filet É—in da zaici abinci. Kanta kawai ta girgiza tana mamakinsu ta koma É—aki abinta dan gulma ta rufe musu ido basuko farga da itaba. Koda Umm-Ruman ta koma É—aki sai ta É—auki turaren tsinke ta sake kunnawa, duk da dai da safema ta kunna, kuma Alhmdllh Æ™amshin ya kama É—akin saboda nacin saka turaren da takeyi ga firishina ta haÉ—awa da yaya maryam ta kawo mata mai É—an yawa, tanata É“oyen abunta sai kaÉ—an- kaÉ—an take sakawa har turaren wutarma, na tsinkenne dai kullum saita kunna saboda da yawa aka kawo mata su.. Tana Æ™oÆ™arin kunna fitila saboda duhun magriba da garin yayi Ahmad ya shigo É—akin da sallama, Amsawa tai ba tare data juyi ta kallesa ba saboda kunya, duk da tasan akwai jallabiya a jikinsa kuwa. Batai auneba taji hucin mutum a bayan, cikin É—an hanzari ta juyo, Ahmad dake tsaye a bayanta ya miÆ™a hannu zai É—auki robar mai dake saman madubin, gefe Rumana ta matsa, duk da hakan kuma jikinsa na taÉ“a nata saboda lungun wajen baida girma sosai. Baice da ita komaiba, duk da ya lura da yanda taketa zare idanu, ya É—au mansa ya zauna abakin gadon danya shafa, ganin taÆ™i wucewa ya É—ago fararen idanunsa ya É—an kalleta. Saurin raÉ“ashi tai ta fice, ya bita da kallo kawai yana girgiza kansa. Tana alwala a bakin rijiya yazo ya wuce zai fita massalaci, ta shaÆ™i Æ™amshin turaren daya saka tana binsa da kallo, sosai taga canji daga garesa, sai taga kamar an wani canja matashi, dan yanda jikinsa kawai ya murje zai baka amsar tafiya tayi riba. Da wanna tunanin ta shiga É—aki itama ta kabbara salla. Ana idar da sallar magriba sai gashi ya dawo, a bakin gado ya zauna dai-dai tabarmar data É—ora kayan abincin, waya yakeyi, dan haka ta matso ta fara zuba masa abincin a filet, harta kammala zubawa yana wayarsa, sai dai idonsa na kanta kamar ya samu talabijin, dukda tanajin yanda idonsa ke yawo a jikinta tunÉ—azun ita bata yarda ta kallesanba. Kauda kwanikan tayi gefe yanda zaiji daÉ—in sakewa a wajen sosai, ta yunÆ™ura da niyyar ta miÆ™e kawai babu zato taji ya ruÆ™o mata hannu, kafin ta gama tantance gaskiyar lamarin ta tsinci kanta É—are-É—are bisa cinyarsa. Kasa magana tayi dan matuÆ™ar al'ajabinsa, ga jikinta sai wani yamm yakeyi, Ahmad ya ajiye wayar gefe tare da kallonta sosai, yanda yake kallon fuskarta babu wani alamun jin ba daidaiba ne ya sakata kasa jurewa ita, gashi fuskarsa sam babu walwala, kamar dai yanda ta saba ganintane acan baya. Hannu ya saka ya É—ago da haÉ“arta yana Æ™oÆ™arin zare hijjab É—in, bata hanashi ba, dan batagama fuskar yin hakan daga garesaba, sai sake matse hannayenta take waje É—aya illahirin jinin jikinta na gudu cikin kowacce jijiya da sauri. Ya ajiye hijjab É—in saman gadon ba tare daya tankaba, goshinsa ya É—ora saman nata, mutuniyarku saita sake ruÉ—ewa, cikin in ina tace, “Ya..ya a...b in ....cin za..i zai huce faâ€?. Ahankali ya furta “idanma ya huce bakece kika ja ba?â€?. Babu shiri ta É—ago idanunta sai suka afka cikin nasa, dan har yanzu goshinsa nakan nata, hancinsu gab da juna suna musayar numfashi, hakama bakinsu babu wata tazara duk da ita Rumana taÉ—an duÆ™ar da kantane ba kamar yanda nasa yake daret ba. Ƙasa ta sake maida idanun dan bazata jura kallon cikin nasaba, cikin muryar da ita kanta batasan tana da itaba tace, “Yaya ni kuma?â€?. Ahmad da muryar Rumana ta saukar masa da kasala yace, “Uhum mana, ke haka aka koya miki tarbar miji ne? Wata shidda bama tare amma sam banga wani murnar ganina ko kewata a tare da kebaâ€?. Karon farko da kanta ya kasa É—aukar kalamansa, domin batai tsammanin wannan furucin daga garesa ba. Saita kasa bashi amsa, wasa dai taketayi da hannayenta dake bisa cinyarta, itako tana saman tasa zaune ko nauyinta bayaji. Hannunsa dake zagaye da Æ™ugunta ya janye ya kamo hannayenta da taketa cuÉ—awa waje É—aya. Sosai jan lallen da akai mata wanda ya gaurayu da zanen baÆ™i yayma choco fatarta dake kama da tasa Æ™yau, ya janye kansa daga goshinta yana sauke sassanyan numfashi tare da murza yatsun hannun nata duka cikin hannayensa. “Tunda bakiyi murna da dawowar tawa ba, É—agani na koma inda na fitoâ€?. Da sauri ta girgiza kanta idonta na cikowa da Æ™walla “ALLAH yaya ba haka baneba fa, nayi murnar dawowarka manaâ€?. Tsura mata ido yay, yanda idanunta suka kawo ruwa suna fidda wani Æ™yalli saboda hasken fitilar sun Æ™ayatar dashi, É—an yatsa ya É—ora kaÉ—an ya dangwalosu yayinda suka gangaro kaÉ—an saman furkarta, “Har yanzu kina nan a shashasharki dai?â€?. Baki Rumana ta kumbura kaÉ—an wai ita dole taji haushi ya cemata shashasha. “Haushi kikaji?â€? Yay maganar cikin kunnenta yana sunsunar dokin wuyanta dake kamshin khumrar data shafa. Da sauri ta sinne kai Æ™asa, jikinta na É—aukar Æ™yarma saboda sabon al'amarin da yakeyi mata. Baki yaÉ—an taÉ“e yana saka hannu ya É—ago haÉ“arta suka kalli juna, “Oh jan ajine komi?â€?. Kasa jure kallon tayi tana janye idanunta, “A'a kawai dai banyi zaton dawowar taka bane ba yanzuâ€?. Tai maganar cikin sarÆ™ewar halshe. Karon farko yayi murmushi har haÆ™oransa na bayyana, ya yunÆ™ura tare da miÆ™ar da ita shima ya miÆ™e, harkan tabarmar suka isa hannunsa riÆ™e da nata, ita dai ji take tamkar ta tsilla da gudu, sai da suka zauna sannan ya saki hannun nata, yakai hannu ya jawo filet É—in abincin gabansa ya faraci ba tare da ya sake cewa komaiba. Rumana dai na zaune duk a takure, addu'a take ALLAH ya kawo mai belinta yanzun nan, sai dai addu'ar tata bataci ba, dan kuwa har ya kammala cin abinci babu wanda ya shigo, sai motsin matan gidan da suke jiyowa daga tsakar gida. Shikam Ahmad yanacin abincine idonsa akanta, musamman ma Æ™ushinta data gama tsole masa idanu tun shigowarsa gidan, amma da yake jarumin dakewane bazaka taÉ“a fahimtar hakan akan fuskarsa ba. Ya kammala cin abincinsa tsaf sannan yasha ruwa yana yin hamdala, dai-dai nan aka fara kiraye-kirayen sallar isha'i. Wayarsa ya É—auka yay kiran wani da taji yana ambata da Nura, kusan mintuna biyu suna wayar sannan ya kashe, miÆ™ewa yay tsaye yana zira wayar cikin aljihun jallabiyarsa, “Bara naje salla, daga can zanje gidan dan bamu gaisa dasu baba baâ€?. Kan Rumana a Æ™asa tace, “Saika dawo a gaishesuâ€?. “Uhumâ€? ya faÉ—a yana ficewa daga É—akin. Sai da Rumana ta jiyo fitarsa daga gidan gaba É—aya sannan ta sauke numfashi tana murmushi, ta kalli hanunta sosai da yasha murza a nasa ta lumshe ido, wai yau itace bisa cinyar Yah Ahmad zaune É—ane-É—ane, yana mata magana cikin taushin murya da sanyi. Duk da tasan ba sonta yakeba hakan ba Æ™aramin daÉ—i yay mataba, salla ta miÆ™e ta gabatar sannan ta zauna ta cinye sauran abincin da ya rage a filet É—in tana mai jin wani tsagwaron nishaÉ—i... ★★★★★★ Koda aka idar da sallar isha'i Ahmad gidansu ya nufa, inda ya samu damar gaisawa da kakanninsa da iyayensa maza, waÉ—anda yayi mamakin baiji sun rufeshi da faÉ—an rashin dawowarsaba, dukda yayi tsammanin hakan kuwa, ko baba baice dashi komaiba akan hakan. Yanzun kam har É—aki ya shiga ya samu gwaggo ya sake gaisheta, duk da bata sake masaba sai da ta jero masa tambayar ya hanya da sauransu. Yaji daÉ—in kulawarta, dan haka ya amsa yana faÉ—aÉ—a fuskarsa da fara'a. Ba tare data kallesa ba tace, “Kai yanzu nan kana ganin abinda kayi mai Æ™yaune? Ka tafi kabar Æ´ar mutane har tsahon wata shidda? Kana ganin inda badan gida bane iyayenta zasuyi shiru su zuba mana idanu?â€?. “Nasan ni mai laifine Gwaggo, amma dan ALLAH ku gafarceni, wlhy inda ALLAH yay zaman nawa mai nisane, sannan harna kwashe kusan watanni uku bana fuskantar komai a sana'ar tawa, saboda bada jari najeba, lokacin ko kuÉ—in motar dawowa aikine a gareni, amma insha ALLAHU bazan sake kwatanta hakanba, kuma ALLAH ya huci zukatanku, itama zan bata haÆ™uri na kuma nema gafarartaâ€?. Shiru gwaggo tayi kamar bazata amsashi, sai kuma zuwa can tace, “Shikenan, ALLAH ya yafe mana baki É—aya, abu na gaba shine karnaji wani abu daban agareka cikin hidimar bikinnan, babu ruwanka da sabgar yarinyarnan komi zasuyi, ka kama kanka ka kama girmanka, suma su Mudanseer ka sake gargaÉ—insu akan karnaji karna ganiâ€?. “Insha ALLAHU gwaggo an wuce wannan wajen yanzu, babu wani abu saÉ“anin mai daÉ—i da zakiji, ni yanzu babu wani abu daya shafeta da yake a gabana samâ€?. “Hakan ya fiâ€?. Gwaggo ta faÉ—a a taÆ™aice, daga nan shiru É—akin ya É—auka babu wanda ya sake cewa uffan a cikinsu, shi dai Ahmad badan hirar ta ishesa bane, haka ita gwaggon, tadaiyi shirune saboda dama tun fil azal babu irin wannan sabon na doguwar hira a tsakaninsu. Kusan mintuna biyar saima ta miÆ™e ta fice tabar masa É—akin gaba É—aya. Sassanyan murmushi yayi yanajin Æ™aunar mahaifiyar tasu cikin ransa, maimakon tace ya tashi yaje, shi yaga ta koresa shine ita ta bar masa É—akin dan kar ace ta saka É—an fari a É—aka suna hira. Kai shikam bazai yarda Rumana taima Æ´arsa ko É—ansa na fari wannan abunba gaskiya, dan kuwa akwai cutuwa, yanzu shi badan gwaggon ta samu Ayyah mai Æ™yaÆ™yÆ™yawar zuciya ba da yaya kenan?. MiÆ™ewa yay yaje ya haye gadonta ya kwanta kamar yanda yakeyi a É—akin Ayyah. Gwaggo dake tsakar gida tana Æ´an kaye-kaye saboda ganin hadari sai zuba ido take taga ya fito amma shiru, gashi Ayyah na sashen baba saboda yau itace da girki, yaran kuwa duk sun fice wajen kamu sai Zainab kaÉ—ai a gidan itama tana sashen su Samina. ÆŠakin ta dawo dan taga mi yakeyi a ciji da bazai fito ya tafi gidaba gashi har goma tayi, dan taskar labaraima akeyi a redio. Sosai mamakin ganinsa saman gadonta ya kamata, dan sam koda yana yaro ba É—abi'arsa bace hawar mata gado, sai da É—akin Ayyah. “Kai lafiyarka kuwa? Wace irin É—abi'ace wannan?â€?. Dariyace taso kufcema Ahmad dako motsi baiyiba, amma sai ya daure ya haÉ—iye da Æ™yar yana faÉ—in “Oh gwaggo bakiso na hau sai Æ´aÆ´anki kawai su Mudan? To nima ai suna hawa gadon É—akinmu idan sun shiga shiyyasa na rama, kuma wlhy ki tambayi Ayyah kijiâ€?. Ayyah dake tsaye bakin Æ™ofa ta kwashe da dariyar shaÆ™iyancin Ahmad, “ALLAH ya shiryeka É—an albarka, ammafa kamin dai-dai, maza ka rama mana kuwa muma hawar mana gado da Æ´aÆ´anta keyi eheâ€?. “Yauwa Ayyah ta, shiyyasa kike burgeni akan faÉ—ar gaskiyaâ€?. Harara Gwaggo ta bankama Ahmad tana cije baki, “Tashi ka fitarmin a É—aki fitsararren banza kawaiâ€?. Kasa daurewa Ahmad yay ya sakko yana dariyar yanda Gwaggo ta haÉ—e gabas da yamma kamar zata makesa, yayinda Ayyah ke tayashi daga waje tana faÉ—in, “Kaga fito kama tafi gida karta makemin kai daga dawowaâ€?. “Aifa ganinan Ayyahnaâ€?. Gwaggo dai bata tanka musu ba, duk da tana jiyosu suna mata dariya a tsakar gida har su Fa'iza suka shigo. HaÉ—e fuska Ahmad yay yana kallonsu, dukansu sunsha jinin jikinsu duk sai sukai tsaye suka kasa Æ™arasowa. “Daga ina kuke a wannan lokacin!?â€?. Tuni jikin Sadiya ya fara É“ari, hakama Salima uwar tsoro, sai Fa'izace cikin Æ™arfin hali tace, “Yah Ahmad wajen kamuâ€?. “Kamu?, har zuwa wannan lokacin da yake baku da hankali?â€?. Guri É—aya duk suka cure saboda tsawar da yay musu. Ayyah tace, â€�Wlhy nima tun É—azun abin ya dameni, babanku ma sai faÉ—a yakeyi, namazo ne nai maka maganar kozaka tura Abu yaje ya kirasuneâ€?. Sosai ran Ahmad ya É“aci, yace, “Okey sabon iskancin da yazo muku a kai kenan saboda bana gidan?â€?. “Wlhy A'a yaya, dan ALLAH kayi haÆ™uri bazamu sakebaâ€?. Mudan dake shigowa ta bayansu ya tallare Æ™eyar Sadiya dake farko shima yana masifa, “Yah Ahmad karka wahal da kanka ai tun acan saida na basu maruka bibbiyu marasa mutuncinâ€?. “Oh kace kainema kaje ka taho dasu?â€? cewar Ayyah. “Wlhy kuwa Ayyah, tun kusan takwas nake zuba idon ganin sun dawo amma shiru, har tara shiyyasa nai azamar Æ™arasa É—inkin danake nabisu har can, sun miÆ™e Æ™afafu sam basuma da alamar tahowaâ€?. Ƙwafa Ahmad da takaici ya isa yayi, ya nunasu su duka yana faÉ—in, “Wlhy daga yau wanima cikinku ya sake zuwa fatin saina kusa halakashi a gidannan, Æ´an iska kuwuce kuba mutane waje kawuna kamar sheÆ™ar anguluâ€?. Da gudu suka shige É—akin Gwaggo dake saurarensu daga ciki, babama duk yana jiyosu, ya kumaji daÉ—in yanda Ahmad da Mudanseer sukai musu, baida haufi akan tarbiyyar Æ´aÆ´ansa, koda baya numfashi su Ahmad garkuwar Æ™annen sune. Ganin iskar hadari ta fara tasowa Ayyah tace, “Ɗan albarka maza gida kafin wannan ruwan ya sakko kaji, ka gaida É—iyar tamuâ€?. Sallama yay musu ya tafi, bayan ya leÆ™a yayma su Iya ma sallama, wadda ta bashi wani abu a robar swan tana faÉ—in, “Ungo wannan ka kaima Rumana, tashashi yanzu kafin ta kwantaâ€?. “To Uwargida ran gida za'a bata ta gode, amma minene haka kamar zuma?â€?. “To shugaban matambaya ba zuma bace, maganin shawarace da naji su Salima nata Æ™orafin bata gajiya da kwanciya, shiyyasa na haÉ—a matashi kartazo wajen taron nan taita langaÉ“e-langaÉ“e, tasha kamar kashi É—aya bisa huÉ—uâ€?. Dariya Ahmad yayi yana cewa, “Oh kajimin iya, kina nufin matata raguwace dai kawai a fakaice?, karki damu nan gaba kaÉ—an Æ™ofar gidannan saita mata kasaÉ—anâ€?. “Dako nayi farin cikin hakan É—an Æ™wal uba kawai, kaima ai gakanan ka É—akko sanwar fara kiban kamar iliyasuâ€?. Fita Ahmad yay yana dariya Malam dake kwance yana tayashi. A waje yay sallama da abokansa dake shirin shigewa gidajensu, ya tari Napep zuwa gida saboda harma an fara yayyafi. A lokacinne kuma motocin su Samina ke isowa, da alama dai lokacin aka tashi daga kamun nasu da yasha banban dana saura. Dan kowa dai yasan da yamma ake kamu tare da dangin amarya, dangin mijima Æ™alilan suke zuwa, to ita nata dangin mijin sunfi yawa, danginta É—aiÉ—aikune iya ma Æ´an uwan mama gaje ne, sai tarin Æ™awayenta.............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(21)* ...........Napep É—in daya É—akko Ahmad na tsayawa a Æ™ofar gidan ruwan na Æ™ara Æ™arfi, É—ari biyu ya miÆ™a masa, baiko tsaya amsar canji ba yace yatafi kawai. Kusan tare da mijin Kausar da shima ya iso yanzu suka shiga, sama-sama suka gaisa yanama Ahmad barka da dawowa kowa ya shige É—aki saboda saukar ruwan mai Æ™arfi. Rumana da tun É—azun tai shirin barcinta, harta gaji da jiransa ta É—auki wani novel tana karantawa, zaune take saman gado ta jingina da fuskar gadon fitilar da batir yay sanyi na a kusa da ita gab yanda zataga rubutun. Ajiye buk É—in tai tana masa sannu. Kallonta yay yana amsawa ya janye idanunsa, Æ™oÆ™arin cire doguwar rigar jikinsa yayi yana faÉ—in, “Kina ganin ruwa amma bazaki rufe Æ™ofaba?â€?. Kanta a Æ™asa saboda ganin zai cire riga tace, “kayi haÆ™uri Yaya, dan karna rufene kuma barci ya É—aukeni kazo kaita bugawa banjibaâ€?. Baice komaiba sai Æ™oÆ™arin rufe Æ™ofar da yakeyi, hasken fitilar É—akin bai wani wadata ba, dan haka ya É—auka wayarsa ya kunna fitilarta, sosai Umm-Ruman ta kuma takura, amma ta lura shi ko a jikinsa. Ganin yanda ta takura kantane ya sakashi buÉ—e jakkar kayansa ya É—auki farar t-shart ya saka, duk da yasan idan zai kwanta saiya cire saboda hakan ya zamar masa sabo. Sai a lokacin Rumana taÉ—an samu sukuni, dukda ba iya kallonsa taiba daret tadai samu zarrar miÆ™ewa ta kawo masa ruwan sha. Amsa yay yasha, dan É—an gudun shigowa gida da yay maÆ™ogwaronsa harya bushe, kallo Æ™asa-Æ™asa ya bita dashi, ta canja kayanta ta saka doguwar riga mara nauyi ta barci har Æ™asa, sai Æ™amshi ne mai daÉ—i ke fita daga jikinta. Dan duk yanda Yaya Raheenatu da Sakina suka koya mata bata mantaba, sun tabbatar mata koda wasa karta bar jikinta babu Æ™amshi musamman da daddare idan Ahmad na gari, hakan ne data tuna ya sakata bayan fitarsa taje tai wanka duk da tana kallon su Kausar na gulmarta bata kulasuba, tazo ta shafa mai sama-sama saboda zafin hadari daya É—aure garin, tabi lungu da saÆ™o na jikinta da khumra sannan ta zira doguwar riga tai zaman jiransa tana karatu...... “Yaya zaka Æ™ara cin abincine?â€?. Tai maganar tana durÆ™ushe a gefensa. Bai bata amsaba, sai hannunsa daya miÆ™a ya kamo nata ya miÆ™ar da ita, batai masa musuba, saboda tun fil azal babu wannan wasar tsakaninsu, kusa da shi ya zaunar da ita har jikinsu na gogar juna, hakan ya saka Rumana É—an takure jikinta. Abinda Iya ta bashi ya miÆ™a mata, “Gashi inji iya kishaâ€?. Sai da ta kallesa, ganin shima ita yake kallo tai Æ™asa da nata idon tana amsar robar dake cikin baÆ™ar leda, ta cire ledar tana jujuya goran a hannu, Ahmad ya katse tunaninta da faÉ—in tace, “Kisha É—aya bisa huÉ—uâ€?. Daga haka ya miÆ™e tsaye. Rumana nason tambayar minene amma tanajin tsoro, sai kawai ta buÉ—e goran ta miÆ™e ta É—akko kofi ta zuba, yanda abun ke zuba a kofin da kauri sai taga kamar zuma, sai dai wannan Æ™amshin kayan yaji yake tunma kanta kai bakinta, ganin yayi dai-dai da yanda iyan tacene yasata rufewa takai kofin bakinta, sosai zaÆ™i taji, dan haka mamaki ya isheta, amma da yake dama can ita sha zumamuce wajen Æ™waÉ—ayin abu mai zaÆ™i saita shanye kayanta harda suÉ—e kofi😂. Shi dai Ahmad tuni ya haye gadon yana kwance yana danna wayarsa, sai dai rabin hankalinsa naga kallon Rumana. Tashi tai ta É—auraye hannunta da kofin cikin roba sannan tasha ruwa, ta gyara labulen da iska ke É—agawa ta dawo cikin É—akin sosai tana É—aukar tabarma danta shinfiÉ—a a Æ™asa, tunda taga Ahmad ya hau gadon, itama kuma a ranta tanaji ya cancanta ta barmasa ya kwanta kodan daÉ—ewar da yay bai hauba, dukda itama ba hawan takeba, dan tunda ya tafi a Æ™asa suke kwana dasu Salima, sun fara kwana a gadon tare, amma randa yaya Maryam tazo taita musu faÉ—a akan hakan da sukai ai tsageranci ne, gadon da yayansu ke kwana zasu hau su jeru suna malelekuwa akai? Karta sake ganin haka, su dinga kwanciya a Æ™asa. Tun daga wannan ranar basu sake hawaba, sai dai bata gajiya da gyaransa kowacce safiya........ “Ruman! wai tunanin mikike ana magana ma baÆ™yaji?â€?. Firgigit Umm-Rumana ta dawo hayyacinta jin maganar Yaya Ahmad dab da ita babu zato. Ta kallesa tana É—an yin baya da sauke ajiyar zuciya, sai kuma yanda ya kira sunan natane ya tsaya mata a rai, gashi ya tsatstsareta da waÉ—annan idanun nasa masu kama da Æ™wai ga shegen haske kamar ba namijiba. Duk saita nema daburcewa ma, tasan dukansu gidansu suna kamane da juna, amma dole wani ya É—ara wani Æ™yau, to lallai ta fannin ido kowa yasan Ahmad ya zarta kowa, akwai idanu masha ALLAH, gasu da haske da cikar gashi, amma idan ransa ya É“aci tuni suke komawa jajur tamkar bashiba, shiyyasa mafi yawan lokuta ta idanu ake gane É“acin ransa ko damuwarsa........ Jin hannunsa tai kan nata, ta sake kallonsa a É—an tsorace, tabarmar hannun nata ya amsa ya ajiye kawai, ya nuna mata gadon alamar ta kwanta yana faÉ—in, “Bansan tunanin mikikeba haka nikam?â€?. Murya a sanyaye Rumana tace, “Babu komai faâ€?. Bai tanka mataba, taje ta hau gadon daga can gefe inda ta saba kwanciya, ita duk zatonta shine zai kwanta a Æ™asan. Dan haka lokacin da zai cire riga ta rufe idanunta tana gyara kwanciya. Ahmad ya kammala kimtsawa lokacin ruwan na sake Æ™arfi sosai ya haye gadon abinsa, zai kai haÆ™arkarinsa ne yaji abu a wajen, buk É—in da Rumana ke karantawane, dan haka ya janyosa yana kwanciya da Æ™yau, samun kansa yay da haska wayarsa yana duba buk É—in. Abinda ya karanta a shafin data tsaya É—inne ya sakashi juyawa ya É—an kalli bayanta data juya masa, wanda tunda ya hawo gadon gabanta ke luguden daka, dan sam batai zaton yau É—in a guri É—aya zasu kwanta ba. ÆŠauke kansa kawai yay yana girgiza kai, yaÉ—an Æ™ara karantawa, yanzu kam sosai ya zubama bayanta idanu, yace, “Juyonanâ€?.. Gaban Rumana ya sake Æ™arfin gudu, tasan dai da ita yake, kuma bazai maimaita abinda ya faÉ—aba tunda yasan tajisa sarai, kamar mai tsohon ciki haka taita motsi da Æ™yar harta juyo tana fuskantarsa, sai dai ta kasa kallonsa sam. Littafin ya miÆ™a mata tare da wayarsa, “Amshi karanto min wajen nan har zuwa Æ™arshen shafinâ€?. Babu shiri Rumana ta waro nata manyan idanun itama a kansa tana É—ora hannunta saman baki kamar wadda ta faÉ—i abu ba daidaiba. “Malama karki cinyeni da waÉ—annan idanun, oya amsaâ€?. Amsar tai jiki na É“ari, sai dai tasan abinda yake buÆ™atar yana da nauyi a gareta, dan sun taÉ“a karanta buk É—in dasu Fa'iza, maimaitawa kawai takeyi, inda kuma yakeson ta karanta sam É—anba sauÆ™ine, dan kuwa daren farkon ma'auratan littafinne, duk da marubuciyar bawai ta buÉ—e komai bane, salon soyayyar wajenne dole ta tsuma ma'abocin karatu, tareda jin kunya ga irinta da batasan komai dangane da hakanba...... “Kina É“atamin lokaci faâ€? yay maganar gab da ita ba tareda tasan ya matso ba ma. Kallonsa taÉ—anyi, tai azamar janye idonta saboda kusancin da suka samu dab sosai. Cikin É—an rawar murya da marairaiceta tace, “Yaya kayi haÆ™uri dan ALLAH....â€? Ahmad ya katseta da faÉ—i, “Laifin mi kikaimin, karatu kawai nace kiyiâ€?. HaÉ—iye busashshen yawun daya kasa wuce mata tun É—azun tai da Æ™yar, cikin haÉ—o kalmomin bakinta da Æ™yar tace, “Ai a..i ka ra tunne ban iya a fili baâ€?. “Uhyimm, tom saiki fara koya da ga yau, kina É“atamin lokaciâ€?. Idanun Rumana cike da Æ™walla ta fara É—an karanto masa, yayin da taje layi kusan na biyar a shafi ai ina saita kasa, dan kuwa dai da kunya wlhy. Ahmad da idanunsa ke a lumshe yana saurarenta ya buÉ—esu jin tayi shiru, “Yaya dai? Cigaba manaâ€?. “Yaya dan ALLAH kayi haÆ™uri, na tuba bazan sakebaâ€?. Kamar zaiyi murmushi amma sai ya dake, idonsa a kanta yace, “To wayace kinyi laifi? Nidai karatu kawai nake buÆ™atar ji, inba hakaba kuma ni na karanta miki nawa labarinâ€?. Rumana da sam bata fahimci inda ya dosa ba ta miÆ™a masa buk É—in jiki na tsuma tace, “Eh yaya dan ALLAH to gashiâ€?. Baiyi musuba ya amsa buk É—in, sai dai juyawa yay ya ajiye a bayansa ya juyo gareta yana amsar wayarsa ya kashe fitilar, hakan ya saka Rumana saurin shirin juyawa amma sai ya dakatar da ita da faÉ—in, “Waya gaya miki ni a littafi zan karanta? piratical ne aini nawaâ€?. Yay maganar yana jawota jikinsa gaba É—ayanta. “Tashin hankali, wanda ba'a sa maka ranaâ€? inji Rumana da dukkan illahirin jikinta ke amsa kuwwar karkarwar tsoro, firgici, harma da gigita mai gauraye da tsuriya🤣. Ya matseta sosai cikin jikinsa yana lumshe idanunsa, yayinda hancinsa ya sauka saman dokin wuyanta yana magana cikin wata irin murya da Umm-Rumana bata taÉ“a sanin yanada itaba. “Ashe kin girma ban saniba Ruman?â€?. “Wlhy Yaya ban girma baâ€?. Cewar Rumana murya na rawa alamar tahowar kuka. Sake matseta yay da Æ™yau, ya maido fusakarsa kan tata yana haÉ—a hancinsu waje guda, a hankali ya sake furta, “Ga zahiri na gani kuwa, tunda kin iya karatun littatafai irin waÉ—annan?â€?. “Yaya na rantse ba nawa bane, su Salima ne sukazo dashi, shine na É—auka ina dubawa ganin baka dawobaâ€?. “Kinga da ki fara É“ata lokacin karantawar gara ni na karantar dake ai ko?â€?. Nanma ya sake faÉ—a muryarsa na sake shigewa cikin maÆ™oshi, ga ruwa kuma anata zabgawa tamkar da bakin Æ™warya. Komai ya É“acema Rumana, tambayar kanta take anya kuwa Yah Ahmad ne wannan kokuwa wani daban?......... Saukar laɓɓansa saman nata babu zato ko tsammani ya ida rikitar da guntun tunanin nata, daga nan kuma komai ya canja salo, magiya, kuka, roÆ™o, ban haÆ™uri, babu wanda Rumana batayiba, amma sam Ahmad baimasan tanaiba, dan kuwa tuni yama rasa jinsa da ganinsa shi, abinda duk yazo masa a rai kawai yake gudanarwa da iya basira da Æ™warewar da ALLAH yay masa wadda shi kansa baimasan yanada itaba sai yau ya keyi🤨😆🚶ğŸ�»â€�♀ï¸?. Lallai Umm-Rumana taga daren alkairi na haÆ™iÆ™a, dan Ahmad baije da wasaba, sosai ya nuna gwarzantakarsa a zahiri ba tareda tunawa da wadda yake a filin dagarba, gashi ya hanata dukkan damar da zatai kukan da wani zaiji, dukda ma ruwan da ake zubawar kuwa bazai bar wani jin nata ba. HaÉ—iyar zuciya kawai take a jikinsa dan zuwa yanzu kukanma ya gagara zuwa da hawaye, shi kansa yayi laushin da ko hannu ya kasa É—agawa domin lallashinta, ya dai turata jikinsane tamkar zai maidata ciki, idonsa na zubarda hawayen da shi kansa baisan dalilinsu ba, kawai saukarsu yakeji akan kumatunsa. A haka wahalallen barci ya sace Umm-Ruman dake ta sauke tagwayen ajiyar zuciya har lokacin, yaja kusan awa É—aya bai iya taÉ“ukama kansa abun Æ™warai ba balle ita da yakejin illahirin jikinta ya É—auki zafin zazzaÉ“i, haka ya daure ya janyeta a jikinsa tare da bargon ya sakko daga gadon yana layi na rashin Æ™warin jiki saboda faruwar sabon al'amari da gaɓɓansa basu taÉ“a fuskantaba a rayuwarsa. Ya É—auki filas É—in shayinsu kozai samu ruwan zafi, sai dai wayam, dan É—azun dashi Rumana tai masa amfani, tsaye yay yana nazarin mafita, dan kuwa dai ya zame masa tilas taimakama Rumana tun a daran kodan yanayin gidan da suke ciki, basai da asuba yace zaita faÉ—i tashiba ana Æ™are musu kallon Æ™urilla. Dole ya É—auki shawarar zuciyarsa ta Æ™arshe ya kunna risho ya saka ruwa a tukunya ya É—ora. Babbar roban Rumanan daba fitama take da itaba sai zatai wanki ya É—auka ya ajiye a tsakar É—akin, sai da ruwan yay zafine sannan ya juyesa ya sake É—ora wani ya nufi gadon. Har yanzu ajiyar zuciya kawai Rumana ke saukewa cikin wahalallen barcin daya É—auketa, ya janye bargon da take ciki yana Æ™oÆ™arin É—agota, amma koda ta buÉ—e ido saita fashe masa da kuka saboda azabar da illahirin jikinta ke mata. Yatsansa ya É—ora saman bakinta yana faÉ—in, “Shiiiiâ€? dole tai shirun kuwa tana haÉ—iye kukan da Æ™yar. Sosai yay mata gashin datasha kuka kuma taji daÉ—insa, sannan ya nuna mata yanda zatai wankan tsarki dukda bashida haufi akan ta iya tunda suna zuwa islamiyya. Kafin ta kammala ya koma gaban gadon ya kunna fitilar wayarsa ya haska zanin gadon, bawani É“aci yay sosaiba, amma dukda haka yasan za'a iya ganewa, dan haka ya yayesa gaba É—aya, dirowarsu ya buÉ—e ya ciro É—ayan da dama guda biyune kacal zanin gadon, É—aya mai tsada É—aya mai Æ™aramin kuÉ—i, shiya shinfiÉ—a, dai-dai Rumana daketa hawaye ta kammala tsarkale jikinta, da kansa yazo ya taimaka mata ta fito a roba, sai faman kare Æ™irjinta take da hannu wai karya gani😜. Ya maida mata rigarta yana zaunar da ita saman gadon, sai mutsu-mutsu take saboda zafin da takeji zaman neman gagararta yakeyi, lura da hakan da Ahmad yayine ya sakashi faÉ—in, “Sorryâ€?. Banza tai masa, shiko ya dubo paracetamol a kayansa yazo ya zauna gefenta riÆ™e da kofin ruwan daya É—ebo ya bata, dayake bata da matsala da shan maganin saita amsa tasha, ya taimaka mata ta kwanta ya lulluÉ“eta. Shima tsaftace jikinsa yayi a É—akin, ya buÉ—e É—akin ya watsa ruwan dan har lokacin ruwa ake makawa sosai, goge duk inda suka jiÆ™a yay tsaf, ya maida komai inda ya É—akko sannan yasaka abin salla yay nafila raka'a biyu yana miÆ™ama UBANGIJI sinÆ™i-sinÆ™in godiya, ya daÉ—e yana zubama ALLAH kirari da doguwar addu'a ga Rumana harma da iyayensu da suka kasance sanadin komai. Kafin shima yasha paracetamol É—in daÆ™yar dan wani zazzaÉ“ine ke neman rufesa shima É—in, cikin barci Umm-Rumana tajisa cikin jikinta dake zafi zau da zazzaÉ“i, da yake shima nasan ya É—au zafi sai baiji natanba sosai, haka ya kuma maÆ™alÆ™aleta yana gyara musu bargo............âœ�ğŸ�? *_ALLAH ya gafartama iyayenmu_*😭ğŸ‘�ğŸ�¼*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(22)* ...............Da asuba Ahmad ne ya fara farkawa, ya buÉ—e idanunsa da Æ™yar saboda nauyin da sukai masa na rashin samun isashshen barci, Umm-Ruman na kanannaÉ—e a jikinsa, sai dai su duka zazzaÉ“in ya sauka. Wayarsa ya lalubo Æ™asan filo ya kunna fitilar, gaba É—aya É—akin ya gauraye da haske, ya shafa kan Rumana dake lafe saman Æ™irjinsa a hankali, komai na daren jiyane ya shiga dawo masa, ya sauke sassanyan numfashi yana faÉ—in, “ALLAH yay miki Albarkaâ€? akan laɓɓansa. Cikin rashin son ya tasheta ya Æ™oÆ™arin zameta daga jikinsa, tako sake riÆ™eshi dan sanyin da takeji bataso ta rabu da koma miye ta maÆ™alÆ™ale. Murmushi ya sauke a hankali tareda busa mata hucinsa cikin kunne, É—an sautin hucinne ya sakata motsawa kaÉ—a. Ganinfa da gaske ba tashin zatai ba sai ya kai bakinsa saman kunnenta ya fara magana, “Ruman kibar Yayanki ya tashi lokacin salla yayiâ€?. Sarai Umm-Ruman taji maganar Ahmad cikin kunnenta, dan tunda ya kunna fitila ta farka, amma kunya ta hanata koda motsin da zai gane. Sake shige masa jiki tai tana faÉ—in, “Uhm-uhmâ€?. “Uhm-uhm ko? to ai nasan maganink......â€? Kafin yakai Æ™arshe tai azamar raba jikinta da nashi, ta matsa baya tana juya masa baya. Sosai abin ya bashi dariya, dan haka yay murmushin da har take jiyo sautinsa. Bargon ya yaye yana zura Æ™afarsa Æ™asa da faÉ—in, “Matsoraciya da ki tsaya manaâ€?. Ita dai batako motsaba harya buÉ—e É—akin ya fita bayan ya zira doguwar riga. Har lokacin ana É—an yayyafi, shiyyasa Ahmad da yayo alwalan sai ya dawo É—aki. “Wai bazaki tashiba?â€? yay maganar idonsa akan Umm-Ruman da har yanzu take naÉ—e akan gadon, ita duk wayonta sai ya tafi salla zata tashi, amma jin ya dawo É—akin ya bata tabbacin anan zaiyi shima. Tashi tai da Æ™yar, dan har yanzu gaɓɓanta ba daina mata ciwo sukaiba, ga É—an zafi har yanzu tanaji, bata yarda tama kalli sashen da yakeba koda wasa, shiko yana tsaye saibin ta da kallo yake sabida ganin yanda take tafiya da É—an É—ingishi, duk da ya lura da É—unbin jarumtar da takeson nunawa dan ganin tafiyar ta tafi dai-dai. Sai da ta ficene ya sauke ajiyar zuciya yana lumshe idanunsa da buÉ—ewa lokaci É—aya. Cikin dauriya da Æ™arfafa kanta take taku saboda ruwan da akasha, danma tsakar gidan nasu duk sumintine, alwala itama tayi bayan ta shiga bayi ta fito. Lokacin data dawo É—akin yana zaune yana jiranta, miÆ™ewa yay idonsa a kanta, itako taÆ™i yarda yanzun ma ta kalli ko sashen da yake, baice da ita komaiba harta kimtsa tazo inda yake tunda taga alamar jiranta yake ya jasu sallar. Hakan kuwa akai ya jasu suka sallaci asubahi, bayan sun idar yaja dogayen addu'oi a garesu da al'ummar musulmi baki É—aya. Koda suka shafa Rumana na zaune a bayansa batako motsaba, kanta dai a Æ™asa tana wasa da yatsun hannunta. Zamansa ya gyara ya jingina da jikin hado yana mai fuskantarta, sai dai baice komaiba kallonta kawai yake tamkar ya samu tv. Ai sai jikin mutuniyar taku ya nemi fara tsuma, cikin salÆ™ewar halshe ta fara gaishesa, “Uhm u..hm Yaya ina kwana, ya gajiyar tafiya?â€?. Guntun murmushi yayi yana É—ora dukkan hannayensa saman gadon cikin miÆ™ar dasu, har sannan kuma idon nasa a kanta yake. “Lafiya lau Amaryar Ahmad, ya Æ™oÆ™ari?â€?. Shiru tai dan bata fahimci Æ™oÆ™arin mi tayi ba. Ya sauke hannayensa tare da kai na damar ya É—ago haÉ“arta, “Kalleni nanâ€? yay maganar babu wasa. Dolenta ta É—ago idanunta a hankali ta saka cikin nasa daya kafeta da su. “Bakin ya mutu ne?â€?. Yay maganar yana matso da fuskarsa daf da tata. Itakam ta rasa yaya zatai da Yah Ahmad, shi baisan kunyarsa takeji bane halan? Tun daga dawowarsa jiya ya koma mata tamkar bashiba a komai....... Iskar daya busa mata saman idanu ya sata lumshesu sosai tsigar jikinta na tashi, ya jawota gaba É—aya jikinsa, ya cire mata hijjabin tare da faÉ—in, “Yaya jikin?â€?. Baki taÉ—an kumburo masa kaÉ—an da faÉ—in, “Nidai lafiyata lau fa Yayaâ€? “Oh ALLAH? Shike nan kinga to bara mu maimaitaâ€?. A zabure tace, “Yah Ahmad mi?â€?. Yanda tai maganar hawaye na zubowa lokaci É—aya saman kumatu ne ya sakashi yin dariya, yaja hancinta kaÉ—an tare da dungure mata kai yace, “Mai raki kawai, iya tasan har ita kika kira saboda ragwantakarki saita miki dariyaâ€?. Cusa kanta tai a jikinsa tana murmushi, jiya kam a Æ´an gidansu ai babu wanda bata lissafo ba, har Tahir dake shan nono bata mantaba, yo taji azaba, ashe abun da gaske babu sauÆ™i........ Ahmad ya katse mata tunani da faÉ—in, “Kinga tashi kije ki kwanta, wannan barcin da muka É—au bashi idan bayinsa akaiba zai haddasa ciwon kaiâ€?. Da Æ™yar Rumana ta bar jikinsa ta miÆ™e, bata yarda ta kallesa ba taje ta haye gadon ta kwanta, shima da yake binta da kallo tashin yay yacire rigarsa ya hau gadon. Jinsa a jikinta ya saka sabon tsoro bijiroma Rumana, ta lafe tamkar mai barci tana sauraren mizai biyo baya, sai bataji komaiba, hakan ya sata sauke ajiyar zuciya a hankali. Ahmad daya jita ya murmushi kawai. ★★★★★★â˜? Basu farkaba har kusan goma, har lokacin kuma dai garin ana yayyafi irin yaf-yaf É—innan, hakan yasa garin É—aukar shiru kowa yana cikin É—akinsa, sai irinsu maman Ama Æ´an gutsiri tsoma da ake yawan leÆ™a waje aga wazai fara fitowa, dan ita dukda yayyafinnan tuni mijintama yabar gidan. Kausar ma dake fama da ciki kusan tara ta fito É—aura musu abin kari, ananne suka haÉ—u da maman Ama. “Waisu waÉ—annan bazasu tashi bane? Garin ALLAH ya waye amma Æ™ofa a garÆ™ame?â€?. Dariya Kausar dake sauraren mama Ama tayi tana gyara buhun ledar data É—ora saman kanta saboda kar yayafi ya jiÆ™ata, tace, “Ke ko sai an nuna manafa miji ya dawo jiya koâ€?. Baki maman Ama ta taÉ“e, “Saikace wata tsiya mijin ke iyayi matanâ€?. Kausar ta sake yin dariya tana juye shayi a kofi mai murfi, “Ko baiyiba ai yaÉ—an lalubi abinda zai iya, wlhy ni idan nice ita tuni zan tona maka asiri na kashe auren, banga amfanin namiji gareni bai iya taÉ“ukamin komaiba, ai ko ganga batason ajiya burinta kullum a kaÉ—ata ta bada sauti balleni da Æ™uruciyata da komaiâ€?. “Ke kika san dokar aiâ€? ‘Cewar maman Ama tana harar Æ™ofar É—akin su Rumana da basusan sunaiba maâ€?. Rumana ce ta fara tashi, ta janye jikinta da yay mata nauyi daÆ™yar daga na Ahmad ta sakko, barcinsa yake sosai dan haka baiji saukarta ba, Æ™ofar ta buÉ—e ta fita bayan ta cika buta da ruwan zafin daya ajiye a filas ta fita da brush a hannu, tsakar gidan babu kowa, dan sun gaji da leÆ™e-leÆ™en sun zauna waje É—aya, hartayi brush É—inta taje bayi tai tsarki sosai ta fito babu wanda ta gani, taji daÉ—in yin tsarkin kuwa, dan sai taji kamar an mata gafara. ÆŠakin ta koma, ta maido risho bakin Æ™ofa daga ciki ta kunna domin nema musu abin kari. Tana cikin juye ruwa filas É—in Ahmad ya farka shima, lalubawa yay kozai jita sai yaji wayam, ya buÉ—e idanunsa yana tashi zaune, ganin tana aiki sai yaÉ—anji sanyi a ransa, bata yarda ta kallesa ba harya sakko a gadon, ya É—auki brush da buta ya fita baice da ita komaiba. Lokacin daya dawo harta gama kwashe ruwan ta kashe risho É—in, daga bakin Æ™ofa ya miÆ™o butar ya ajiye ya juya ya fita. Ganin hakanne ya saka Rumana Æ™oÆ™arin fara gyaran É—akin, da yake aikin ba wani mai yawa bane dandanan ta kammala, tana shara Ahmad ya dawo riÆ™e da leda Æ™arama a hannunsa. Matsa masa tai ya shige, ita kuma ta fita da sharar waje, koda ta dawo saita iske yana fito da kayan tea daga jakkar da yazo da ita, batace komaiba ta kawo kofuna kamshin Æ™wai soyayye dukya gauraye É—akin. “A ledar nan akwai biredâ€?. Yay maganar yana cigaba da maida kayan daya fiddo daga jikkar. Cikin sanyin murya Rumana ta amsa da “toâ€?. Bayan ya kammala zama yazo yayi, da taimakonsa ta haÉ—a musu shayin, ita dai duk taÆ™i yarda su haÉ—a ido, duk da shi Ahmad yanata buÆ™atar hakan. A takure tai wannan kari, har suka kammala ta tattare komai ta fita da wanke-wanke, shi kuma ya É—iba ruwan wanka ya sirka da wanda ta zuba cikin filas É—in ya nufi bayi. Tana bakin rijiya ya wuce, hakan yasa ta bisa da kallo, dan batasan zaiyi wankanba aida ta haÉ—a ruwan takai masa. A lokacinne Kausar ta fito daga É—akinta, sai da ta harari Rumana data juya mata baya kafin ta Æ™araso tana Æ´ar dariya, “Oh ni su amarya anyi bulum a É—aki saboda yau oga ya dawo?â€?. Murmushi kawai Rumana tayi, ba tare data bata amsaba tace, “Ina kwanaâ€?. Nanma saida Kausar ta harareta ta wutsiyar ido sannan ta amsa, zuwa yanzu garin yayi É—af babu yayyafin, sai wani É—an hasken rana daya hasko mai É—umi. Kausar tasan dama Rumana ba biye mata zatai suyi surutuba, amma sai Æ™oÆ™arin janta take da hira, Maman Ama da taji motsinsu sai gata wuff ta fito daga É—aki tamkar an jefota. Itama Rumana gaidata tayi da tambayarta lafiyar yara, maman Ama ta amasa suna gulmar Rumana da ido itada Kausar, ahaka Ahmad yazo zai shigesu suka shiga gaishesa. Amsawa yay kawai, ba tare da ko kallonsu yayiba ya shige É—aki, sunata surutunsu ita dai Umm-Rumana na wanke-wankenta, tana kammalawa kuma ta miÆ™e tama bar musu wajen, da tabbacin Ahmad ya gama shiryawa ta shiga É—akin, sai kuma ta iske saÉ“anin hakan, yadai gama shafa mai yasa singlet da boxer yana kwance a gadon Æ™afafunsa a Æ™asa. Shigowarta ce ta sakashi buÉ—e idanunsa ya zuba mata, yayinda ita kuma dukta dabarbarce tana neman juyawa ta koma saboda yanda ta gansa. Katseta yay da faÉ—in, “Zonanâ€?. Tamkar zata fasa ihu haka taji, ta matso shikuma yana tashi zaune sosai, saurin riÆ™o hannunta yay ganin tana neman durÆ™usawa, “K wai nazama surukin kine?â€?. Yay maiganar yana É—orata saman cinyarsa. Kanta ta girgiza masa. Yace, “Magana da baki nakesoâ€?. DaÆ™yar tace, “A'aâ€?. “Eh mana, ba gashi bakison kallona ba, idan ina É—akinnan duk sai kibi ki takura kankiâ€?. “To kayi haÆ™uri, bazan sakebaâ€?. “Inma banyi haÆ™urinba ya zanyi Ruman, kinga tashi na gwadaki naje shago naÉ—an sama miki kayan da zakije wajen bikin gobe, yau dai ki kwanta ki hutaâ€?. Idanunta suka cika da Æ™walla, danta saka ran zai barta taje tun yau, da Æ´ar shagwaÉ“a tace, “Amma Yaya miyasa bazan fara zuwa tun yauba?â€?. Kallonta kawai ya tsayayi, kamar zai shareta sai kuma yace, “Gobenma na gadama bazaki jebaâ€?. Bakinta taja ta tsuke, bata sake koda tariba. Ya miÆ™ar da ita daga cinyar tasa shima ya miÆ™e, tef ya É—auka yazo gabanta ya tsaya, karon farko dazai gwadata dan zai musu É—inki, hakan bai taÉ“a faruwa ba, dan baya gwadasu sai dai yace su kawo kayansu yay amfani dashi. Salon da ake gwada É—inkin ya saka tsigar jikin Rumana keta tashi, badai ta yarda ta motsaba saboda yanda ya haÉ—e fuska, tasan dai haushin maganar bikice da tayi, itama saida ta furta ne taga wautarta. Yanayi yana rubutawa, harya kammala ya É—auki kayansa ya saka, sabuwar shaddace mai Æ™yau kalar ruwan sararin samaniya, duk da bamai tsada bace tai bala'in masa Æ™yau, ga É—inkin ya zauna É—am cikin Æ™yaÆ™yÆ™yawar surarsa, ainahinsa na Barumen bakatsine ya fito masha ALLAH, ballema yayi aski da gyaran fuska, Æ´ar Æ™asumbar daya ajiye ta sake fiddo taswurar nutsatstsiyar fuskarsa, hannunta daya kamone ya maidota hayyacinta, ya saka mata turare a hannun. Kallonsa ta É—anyi sai ya nuna mata jikinsa alamar ta saka masa. A É—an kunyace ta fara fosa masan, sai da ta tabbatar ko ina yaji sannan ta dakata, hannunta ya kama ya jata gaban gadon, shi ya zauna ita kuma tana tsaye a tsakanin Æ™afafunsa idanunta a Æ™asa tana kallon hannayensu. Yace, “Kina jinaâ€?. Kanta ta É—aga masa, sai kuma tai saurin cewa, “Ehâ€? saboda tuno gargaÉ—insa. Ya murza hannun nata yana cigaba da faÉ—in, “Ki kwanta ki huta, bance kije cikin matannan ki zauna ba, zan aiko Abubakar ya kawo miki abinda zakici, sannan abinda ya faru tsakanina dake sirrinmu ne, koda wasa naji bakinki na bama wani labari koda su Fa'iza ne bazakiji da daÉ—iba, ki kama bakinkiâ€?. Cikin rawar murya Rumana tace, “To yaya, insha ALLAH zan kiyayeâ€?. “Goodâ€? ya faÉ—a yana miÆ™ewa, matsota yay jikinsa ya rungume yana sumbatar kanta da shafa bayanta, a hankali ya furta, “ALLAH yay miki albarkaâ€?. Rumana dake lafe jikinsa tana shaÆ™ar Æ™amshinsa ta amsa da amin a cikin zuciyarta tana Æ™oÆ™arin maida Æ™wallar da suka cika mata ido.. ÆŠago kanta yay ya kama fuskarta ya saka cikin tafin hannunsa yana kallo, ganin taÆ™i kallonsa sai ya É—ora goshinsa kan nata, “A kalleni mana madamâ€?. Kunya ta sake kama Rumana, taÉ—an saki murmushi da a maÆ™oshi kawai taji sautin kayanta, shima ya sumbaci laÉ“anta ya É—ago ya sumbaci goshinta sannan ya saketa. Æ�aÆ™ar ledar daya ajiye gefe ta viva ya É—auka yana faÉ—in, “saina dawo mizan zo miki dashi?â€?. “Ba komai Yayaâ€? ta faÉ—a tana É—an satar kallonsa. KaÉ—a kansa yay yana nufar Æ™ofa bayan ya zira takalmansa baÆ™eÆ™e a Æ™afa, “Shikenan saina dawoâ€?. “Ka gaidasu, ALLAH ya tsareâ€?. “Aminâ€? ya faÉ—a yana É—aga labulen ya fice. Kausar da maman Ama da har yanzu suna inda Rumana ta barsu suna gulmarta duk suka zuba masa ido a kaikaice, harya fice kowacce da abinda take saÆ™ama ranta. Shiko baima san sunaiba, dan basu ishesa kalloba. Yana fita Rumana ko bakin gadon ta zauna tana sauke numfashi a hankali daÉ—an murmushi, yanzu kam ta yarda Yaya Ahmad natane bana yaya Samina ba kamar yanda kowa ke faÉ—a a baya, abinda bata taÉ“a kawowa ba koda a mafarkinta, ALLAH kenan, mai tsara yanda yaso, ga kuma wanda yaso. MiÆ™ewa tai ta É—ora ruwan zafi a risho danta samu tai wanka, bata fitoba saida ta juyo a botiki, matan gidan nata Æ™oÆ™arin É—ora sanwar rana, batace da kowa komaiba ta shige bayi. Sai da ta fitone maman Ama ke tambayarta wai ko zataje gidan bikine?. Murmushi Rumana tayi dan tasan tambayar da biyu ce, sosuke suji ko Yah Ahmad zai iya barinta taje?. Sai kawai tace, “Mizai hanani zuwa, zan dai jira su Fa'iza suzo mu wuceâ€?. “A'a, toshi angon bacan ya nufaba da bakibishi kun tafi tare ba?â€?. Karon farko Rumana taji zata iya maida murtani, dan haka tace, “Maman Ama mi kikeci na baka na zubane?â€?. Shiru kuwa bakin maman Ama ya rufe ruf, suka kalli juna itada Kausar cike da mamakin Rumana, itako batabi takansu ba tai shigewarta É—akinta tana jan tsaki a zuciyarta. Har tai shirinta bata sake jiyo tarin kowa a cikinsu ba, sai ga sallamar Abu, taji daÉ—in ganinsa, ya ajiye mata ledar dake hannunsa yana tsokanarta da faÉ—in, “Wannan ai kece amaryarma ba waccan fanÉ—ararriyarbaâ€?. Dariya Rumana tai masa, “Kai Yaya Abu wace fanÉ—ararriya kuma?â€?. “Amaryar gidanmu mana mai kan gobaâ€? ya faÉ—a yana miÆ™a mata ledan hannunsa, “Gashi inji Yah Ahmadâ€?. Amsa tai tana godiya, ga Æ™amshi dukya cika É—akin, dagaji kasan kazace. Abu da ko zama baiba yace, “Bara na fece amaryar Yayaâ€?. “Yah Abu ina zaka fece, “dan ALLAH kazo muciâ€?. Dawowa yay da baya yana rage murya kamar zaiyi gulma, “Hajiya takice ke kaÉ—ai, tamu nacan a shago ina faÉ—a miki a Æ™yafe, gara naje kafin Yah Mudan ya handame rabi ya banni da Æ™wala idanuâ€?. Dariya sosai Rumana takeyi, Abu ya fice shima yana tasa. Zama Rumana ta gyara taci kazarta tai nak tana lumshe idanu, ta É—ora da maltinar da aka sakko mai sanyi kunnuwanta a mimmiÆ™ewa sama, rabonta dacin nama harta manta lokacin, sai taji wani Æ™aunar yaya Ahmad na girmama a ranta, sauran ta ajiye gefe tai kwanciyarta a tabarma kamar yanda ya buÆ™ata. ________________________________ A gidan su Ahmad kam bikin dai daga danginsu Æ´an shema babu wani armashi, dan inna marwa ce kawai da iyalanta sai sukazo, sai maza da zasuzo É—aurin aure gobe, dangin mama gaje ne kawai suketa zuwa, waÉ—anda da yawansu kasan da biyune, dan sai habaici suke kala-kala, amma babu wanda ya kulasu hatta da Ammin su Rumana. Koda Ahmad yazo gidan saida ya shiga har sashen ya gaida Ammin su Rumanan, aiko dangin mama gaje da Æ™awayen Samina da ita kanta saminar tamkar zasu cinyesa da kallo, kowa ya gansa yansan hankalinsa a kwance yake, gashi yau shar yake da Æ™yallin angwanci na gaske, fuskarsa ta sake yin wasai abin son kallon kowa ba tare da kaso ya gusa daga gareka ba. Shikam koma kallon basu ishesa ba ya fito zuwa sashensu, dan sashen su iya ya fara shiga dama suka gaisa. Bayan ya gaisa dasu Gwaggo da Ayyah su Fa'iza sukazo duk suka gaishesa, sai satar kallonsa sukeyi saboda Æ™yawun da yay musu, su baba dai duk sun fice wajen nema. ÆŠakin Ayyah ya shiga suka buÉ—e kayan da yazo dasu aka fiddama kowa tsarabarsa a gidan gwargwadon bajintar da ya nuna ta Æ™arfin aljihunsa. Amma abin birgewa kowa aka bamawa sai murna yake da nuna jin daÉ—insa, sunata jera masa godiya. Koda ya shiga É—akin gwaggo ya ajiye mata kuÉ—i sai cewa tai “Ita Yaya ka bataneâ€?. Kasa haÆ™uri yay saida ya kalleta, yasan Ayyah ta wuce gaban raini a garesa, kuma duk abinda ya siya musu tare ya sai musu, kuÉ—inma ya bata itama, amma saiya É—an Æ™arama Gwaggo wani abu matsayinta na mahaifiya, duk da yasan halinta dakamar wahala ta amsa, dan itama Ayyah idan su yaya maryam sukai mata alkairi inhar babu na Gwaggo bata amsa, sai dai idan ta raba musu dai-dai........ “Magana nake maka ka zauna kana kallonaâ€?. Murmushi yayi yana duÆ™ar da kansa, yace, “Eh Gwaggo na bataâ€?. “To ALLAH ya saka da alkairi, ya Æ™ara buÉ—i na alkairiâ€?. “Amin ya rabbiâ€? ya faÉ—a cikin jin daÉ—i sosai. Daga haka sake dawowa yay wajen abokansa ya basu tasu tsarabar, yaÉ—an zauna suka taÉ“a hira bayan sun dawo sallar zuhur, ya jima sosai a wajen suna shan shafta irin tasu ta abokan da suka shaÆ™u tun Æ™uruciya kafin ya tashi shi da Sufyan su nufi shago dan yanason yanka É—inkin Rumana ya samu kafin dare ya haÉ—a mata. Yana aikinsa suna hira da bama juna labarin yaushe gamo...........âœ�ğŸ�? *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ‘�ğŸ�¼: *ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(23)* ............Kusan Æ™arfe biyar na yamma Rumana na bakin rijiya tana É—ibar ruwa Ahmad ya shigo gidan da sallama. Ita da Kausar dake wanke-wanke a wajen ne suka amsa, maman Ama dake kicin tai zumut ta fito sai kace mai jira dama. Rumana bata yarda ta kallesa ba tace, “Sannu da dawowaâ€?. Ahmad da ya ja birki a gabanta ya amsa yana binta da kallo Æ™asa-Æ™asa, ko damuwa dasu Kausar baiyiba. Ledar hannunsa Rumana ta miÆ™a hannu zata amsa, ya riÆ™e bai bataba, sai ranÆ™wafowa da yay wajen kunnenta yana magana Æ™asa-Æ™asa, “Sai kin kalleni tukkuna ko kuma na É—auke ki gaban Æ´an sa idon nan har É—akiâ€?. Babu shiri Rumana ta kallesa cikin zaro idanu da mamakinsa. Gira É—aya ya É—aga mata yana kashe ido murmushi shimfiÉ—e saman fuskarsa. Ai da É—an gudu Rumana tabar wajen itama tana murmushi. Dariya ta bama Ahmad, dan haka yayi kaÉ—an har haÆ™oransa na bayyana, “Yarinya idan na É—aukar miki ruwan nan akwai taraâ€?. ‘Ya faÉ—a daÉ—an Æ™arfi yanda Umm-Ruman dasu maman Ama da ke hangame da bakuna duk suka iya jinsaâ€?. Ruwan ya É—auka ya nufi Æ™ofar É—akinsu har sannan baibar murmushinba, yayi kuma tamkar baisan dasu Kausar a tsakar gidanba. “Sannu barewaâ€? ya faÉ—a yana ajiye ledar hannunsa idonsa akan Rumana data kawo masa ruwa. “Yaya barewa kuma?â€? tai maganar a É—an shagwaÉ“a. HaÉ—awa yay da hannunta da ruwan ya riÆ™e yana tsareta da idanunsa masu hasken tsiya, musamman ma yau da yake tare da farin ciki babu sirkin komai a cikinsu, har wani Æ™yalli sukeyi, “Eh mana, tunda kin gudo kin barni da waÉ—ancan matan gidan naku masu shegen sa idoâ€?. Rumana tace, “Yaya sune basu da aikinyi ai, ni basa gabana balle halinsuâ€?. “Da kyau Babyna haka nake sonki, kizama maiyin rayuwa dan kanki badan wani shashasha ba, ashe dai kema A ceâ€?. Kauda kai Rumana tai gefe tana dariya, shi ba'ace masa A ba sai ita. Hannun nata da ruwan ya haÉ—a yakai bakinsa, sai da yasha ruwan sosai ya janye yana sauke numfashi. Tausayinsa ya kama Rumana, dan ta lura dama Æ™ishin yakeji, kofin ta ajiye Æ™asa ta juya zata fita yace, “Zo manaâ€?. Dawowa tai da baya, zata durÆ™usa gabansa ya riÆ™ota ya zaunar kusa dashi. “Yaya jikin naki?â€?. Ƙasa tai da kanta tana murmushi da wasa da yatsun hannunta, “Yaya babu wata damuwa, komai Alhmdllhâ€?. “Da gaske?â€?. ‘Yay maganar Æ™asa-Æ™asa kamar mai raÉ—aâ€?. Yanda yayin sai da tsigar jikin Rumana ya tashi kuwa, ta É—aga masa kanta kawai dan ta kasa magana. Hancinta yaja kaÉ—an yana faÉ—in, “Ashe matar tawa ba ragguwa baceâ€?. Yanda yay maganarne da jan hancin nata ya saka Umm-Ruman Æ™yalÆ™yalewa da dariya tana rufe fuska. Shima murmushi yayi, dan sosai yakeson ya ganta cikin farinciki, baya Æ™aunar ganinta a takuren nan sam...... Ita ko yanda yau ya sake mata sai takejinta daban, tanaji a ranta ashe itama dai mace ce, ba kamar yanda su maman Ama ke nuna mata sun fita ba........ Ganin tayi shiru Ahmad ya kamo hannunta yana faÉ—in, “Tunanin mi kuma?â€?. “Ba komai Yaya, dama cazan miza'a dafaâ€?. “Babie R waya faÉ—a miki amarya mai martaba irinki na girki a wannan ranar? Ai sai kinyi sati kina hutawarki, hidimata kawai zakikeyiâ€?. “Babie Râ€? ta maimaita sunan a zuciyarta, sai kuma tai guntun murmushi, shima Ahmad dake kallonta murmushi yayi yana lumshe idanu. A waje kuwa tunda su Rumana suka shige Kausar data rakasu da muguwar harara tace, “Hum sabon sallo wai tusar liman bayan sallame sallaâ€?. tai maganar cikin hura hanci. Maman Ama ta tare numfashinta da faÉ—in, “Ai wannan ya wuce sabon sallo sai dai bariki, shikuma a neman kuÉ—in abinda ya Æ™aro ilimi kenan?â€?. Kausar ta ajiye sosan da take wanke-wanke ta miÆ™e da Æ™yar saboda ciki tana jan tsaki, “bokon za'a nuna mana a yanzu, aiko bazamu É—auki Æ™ananun iskanciba, sai dai in gaba zasu Æ™ara sayi a wani gidan amma ba nanbaâ€?. “Kausar faÉ—i ki Æ™ara da wayyo, dan baza'a lalata mana yara ba kuwa da watsewaâ€?. Su dai kaÉ—ai suke banbamin hassadarsu, Rumana ma batasan sunaiba, tana can cikin sabon shauÆ™i da yayanta da a yau yazo mata da sabon salon sabuwar rayuwa mai tsafta da riÆ™e zuciya. Ahmad kuma bai barta ta sake ko leÆ™o waje ba har sai da aka kira sallar magriba ne ya fito riÆ™e da buta, a gaban idonsu yay Alwala, Umm-Ruman ta fito ta amshi butar, koda ya bata saiya matsa ya sumbaci gefen kuncinta na dama yana faÉ—in, “Saina dawo babie naâ€?. Duk da kunya ta gama rufe Rumana haka ta daure saboda ganin yanda aka zubo musu idanu, itama cikin sanyin murya tace, “ALLAH ya tsaremin yayanaâ€?. Fita yay yana murmushi, itako ta shige bayi abinta batako kalli sashen su Kausar da suka sake cika da baÆ™in cikiba. Koda ta fito kowacce ta shige É—akinta, Rumana tai dariya a zuciyarta da faÉ—in, lallai aiki ya sameku. ★★★★★★ Sai da akai isha'i ya dawo gidan, yazo musu da abinda zasuci, sannu Rumana tai masa, ya amsa yana zama a tabarmar dake shinfiÉ—e yana faÉ—in, “ALLAH yasa da ruwan zafin wanka a gidan nan?â€?. “Eh akwai, a zuba ne?â€?. “Eh to barsa naci abinci firstâ€?. Tace, “toâ€?. Tare sukaci suka Æ™oshi, duk da dai Rumana najin kunya, shiko ko'a jikinsa kai tsaye yake komansa babu wani risini, sai yanzun take sake yarda da maganar mutane dake faÉ—in mutum mai shiru-shiru baida sauÆ™i idan yaso abu, duk da ba koda yaushe ya cika fara'a ba bata damuba, dan itama ba fara'arce da itaba. Ruwan wanka ta haÉ—a masa ta tafi kaiwa, ta juyo zata fito sukaci karo dashi a Æ™ofar bayin, tsare hanyar yay ya hanata fita, cikin dauriya tace, “Yaya ga ruwan nanâ€?. “Na gani aiâ€? ya faÉ—a yana jan hannunta, ya tura Æ™ofar bayin. Da sauri tace, “Yay...â€? “Shiii bansan surutuâ€? yay maganar babu wasa a fuskarsa. Dole taja bakinta ta kulle, tanaji tana gani ya cire mata kaya kamar yanda shima ya cire jallabiyar da ya sako kawai a jikinsa, babu shiri Rumana ta rufe idanu ruf, jikinta har tsuma yake saboda tsagwaron kunyar data mamayeta, mamakinsa ne ke sake girmama a ranta, wai dama haka Yaya Ahmad É—innan yake?. Haka akai wannan wanka babu wani sakewa daga Umm-Rumana, suka fito yana riÆ™e da kayanta ita kuma botikin wankan. A yanzun kam taji daÉ—i da babu ko É—aya daga matan gidansu a waje, sai dai bata saniba mijin maman Ama ya gansu, jikinsa kuwa har É“ari yake wajen zuwa ya bama matarsa labarin abinda ya gani. Lokacin da take leÆ™ensu ta Window Ahmad na tsaye yana brush a wajen, ga iskar hadari data fara kaÉ—awa, Rumana ma fitowa tai domin yin brush É—in, cikin zuciyarta tanajin daÉ—in canjawar yayanta, dama tasan tun can da shi mai tsaftane, ruÉ—anin Samina kawai daya sakama ransane ya nema susutar dashi. Tana kammala alwalar barci isaka mai Æ™arfi ta taso, cak Ahmad ya É—auketa ita da butar yay É—aki dasu suna dariya saboda tsorata da tayi wai catake iskarce tai sama da ita. Kausar dake Æ™oÆ™arin rufe É—aki dan yau mijinta a gidan Uwargida yake tace, “Watsatstsu kawaiâ€? Tana jan tsaki. Ahmad kam sai da ya dire Rumana a tsakkiyar É—akin sannan ya juya ya rufe musu nasu É—akin. Ko a wajen shirin barcinma dai Rumana nata muÆ™u-muÆ™u, a zuciyarta tana Æ™unÆ™uni akan figaggar rigar da Ahmad ya ciro cikin kayansa ya bata wai ta saka, dan Æ™yau rigar tayi Æ™yau, sai dai dole kaji kunyar sakata a gaban wanda bake matuÆ™ar ganin girma. Kodata saci kallonsa sai taga ko'a kwalar rigarsa, shi boxer ma kawai ya saka ya haye gado a hakansa ya kwanta yana kallonta, dan yace idan ta gama tazo gabansa yaga yanda rigar tai mata. Ita dai tasan inhar a haka za'a cigaba ta bani da Yah Ahmad a gidannan, tunda ta lura shi babu ruwansa da kawaici agaban kowa, duk abinda yazo masa a rai shi yakeyi. Dole tabi umarninsa dan babu wasan jayayya a tsakaninsu, shiko ya ware ido yana Æ™are mata kallo daga sama har Æ™asa, daga Æ™arshe yajawota ta faÉ—o jikinsa ya mirgina tsakkiyar gadon da ita yana sauke mata tagwayen kisses. _________________________ Æ�an garen Samina kuwa sosai ganin Ahmad ya zauna mata a rai, duk da Æ™oÆ™arin turesa da take a rai hakan ya gagara, yau daren É—aurin aurenta da Ma'aruff amma Ahmad yazo ya cunkushe dukkan tunaninta, koda sukaje wajen party É—in da suka shirya iyakar su Æ™awaye da abokansa kasa sakewa tai, duk da shima Ma'aruff É—in ta lura tunda aka fara hidimar bikin nan yaketa wani É—aÉ—É—aure mata, abinda yasa batabi takansa ba saboda duk kuÉ—in data buÆ™ata bata yake, abinda kawai ta kawo a ranta rashin son auren nasu da Mahaifiyarsa ta nuna Æ™uru-kuru ne, dukda yana Æ™oÆ™arin son ganin bata fahimtaba. A yau kuma asabar aka wayi gari safiyar É—aurin aure, gidan nasu ya cika saboda isowar Æ´an shema, ga kuma dangin mama gaje na nan cikin gari da Æ™awayenta sun Æ™aru. Bakajin komai sai Æ™amshin girki da hayaniyar data cika gidan, dan girke-girke ake na garari, su dai su baba iyakar Æ™arfinsu suka bada, amma mama gaje tace sunfi Æ™arfin dafa wannan abincin a bikinsu, gefe ta ajiye kayan dasu baban suka bada ta fiddo tasu sayayyar, dama ta raba wasu ayyukan gidajen Æ™awayenta. ★★★★â˜? Kusan sha É—aya na safe su Kausar ana tsakar gida ana sana'ar ta gulma, wata maÆ™ociyarsu maman Aysha ta shigo suna mata gulmar Rumana sai ga Rumana da Ahmad sun fito cikin gayun daya nema zauta zukatansu. Rumana na sanye da les ruwan makuba daya haska choco É—in fatarta, an masa kwalliya da kalar ruwan zuma kaÉ—an, gashi Ahmad yay mata É—inkin daya zauna mata sosai a jiki tamkar irin matan manyan nan dake ji da hutu, tasha awarwarayenta da sarÆ™a masu Æ™yau da tsari, tundaga kan takalma zuwa mayafi da bag duk sabbine, Ahmad ma na sanye da sabuwar shadda ruwan zuma sai maiÆ™o take, ko angon sai dai ya nuna masa tsadar kaya amma ba tsarin kwalliya ba, Æ™amshin khumran da Rumana ta shafa da turaren Ahmad É—in sun gauraye sun bada wani Æ™amshi mai tsayama maÆ™iyi a maÆ™oshi. Yana riÆ™e da bag É—in Rumanan a hannunsa sai leda mai É—an girma baÆ™a itama, ta rufe É—akin ta juyo suka haÉ—a ido suna sakarma juna lallausan murmushi, ido ya kashe mata ita kuma taÉ—an murguÉ—a masa baki. “Ni ko?â€?. Ya faÉ—a yana matsota. Baya taja tana sassanyar dariya da gyara mayafinta, “Yi haÆ™uri ba kaibaâ€? itama ta faÉ—a a hankalin. Ƴar Æ™wafa yay ya nufi hanyar fita riÆ™e da bag É—in da ledar ba tare daya bataba. Ita kuma ta Æ™arasa gasu maman Ama tana faÉ—a musu ta tafi wajen biki sai sun Æ™araso suma. Da Æ™yar suka iya amsa mata su duka har maman Aysha É—in, ta kaÉ—a kanta ta bi mijinta suka rakata da harara. Ba Æ™aramin tsaya musu a rai wankan Umm-Ruman yayiba, dan ko makaho ya laluba yasan sunyi Æ™yau sosai, kamar sune akema bikin. A soro ta iske Ahmad tsaye yana jiranta, ya miÆ™a mata bag É—inta, amsa tayi tana cewa, “Thanks yayanaâ€?. Baice komaiba sai kallo da yake binta dashi, shi kansa ganin matar tasa yake kamar ba itaba, dan kuwa ya kuma tabbatarwa jikin Umm-Ruman nason abu mai Æ™yau, kamar yanda mutane ke faÉ—a akansa shima. Cikin katse masa tunani ta miÆ™a hannu zata amshi ledar hannunsa, saiya janye yana girgiza mata kai, ya nuna mata hanya yana faÉ—in, “Ke kanki badan kar ace na cika rawar Æ™afaba da É—aukarki zanyi bazakisha wahala baâ€?. Gaba Rumana tai da sauri tana murmushi, yayanta wlhy yafi mijin novel É—in da Samina ta tafka kuskure akan nemansa. Duk inda suka gitta kallonsu akeyi, hakan kuma saiya zafi Ahmad a zuciya, ya tsaida musu napep suka shiga yana jan tsaki. Da mamaki Rumana ta kallesa, sai ya galla mata harara yana faÉ—in, “Da nasan kowanne banza zai nema É—ora idonsa akan matata wlhy da hijjab zaki sawo Mtsowwâ€?. Gefe Rumana ta maida kanta tana Æ™oÆ™arin haÉ—iye dariyar dake neman kufce mata, tofa kishifa kenan? Dan idanunsa harsun kaÉ—a saboda É“acin rai. Kallo bai dawo kansuba ma sai da suka iso Æ™ofar gidansu, gaba É—aya mutane sukai musu caa da idanu, abokan Ahmad kam wani ihu suka saki harda masu fito tamkar anci Æ™wallo suna haÉ—a baki wajen ambatar “Sai mai zafin mu!!â€?. DaÆ™uwa Ahmad yay musu yana cije baki. Ba tare da yasan mi yayi ba yaja hannun Rumana sukai cikin gida wai duk dan mutane subar gane masa mata. Murmushi baba ilyasu da Baba Yusha'u dake Æ™ofar gidan suma sukayi suna girgiza kawunansu, Baba kuwa ai shi harda kunya yaji, dukda yaji daÉ—in ganin Æ´aÆ´an nasu cikin aminci da kuma kishin Rumana daya hango a fuskar Ahmad É—in kodan abunda yayi. Rumana nason tace ya saki mata hannu amma tanajin tsoro, a haka suka shigo har cikin gidan sashensu, inda yake cike da Æ´an Shema matan da akazo dasu É—aurin aure. Aiko abokan wasa sukai musu caa da sheri, shi saima lokacin ya fahimci tsiyar daya tafka, gashi sunyi ido huÉ—u da Gwaggo da Ayyah dake tsaye suna magana, gwaggo dai kallo É—aya tai musu ta É—auke kanta, Ayyah ko saita hau dariya mai nuna tsagwaron farin ciki. Gasu Yaya Maryam daga gefe suma suna dariyar da kare su Ahmad É—in daga sherin da abokan wasa suke masa akan ya kamo Rumana kamar yana tsoron kar wani ya Æ™wace masa. Murmushi kawai yayi ya saki mata hannu a hankali, ya sosa gefen wuyansa tare da takawa zuwa ga iyayensu Æ´an shema dake wajen. Rumana kam ai tunda suka tsaya kanta ta sunkuyar kawai Æ™asa, jitake inama Æ™asa ta tsage ta shige saboda kunya, bata iya ta motsa ba sai da Ayyah tazo ta kama hannunta sannan, amma sai tafiya take a hahharÉ—e. Ayyah ta Æ™arasa da ita inda Ahmad ke durÆ™ushe yana kwasar gaisuwa da saka albarkar dangin mahaifan nasu, durÆ™usawa itama Rumana tayi kanta a Æ™asa bata yarda ta kalli kowa ba ta shiga gaishesu. Wata dake matsayin yayar su babansu ce ta jawo hannunta tana faÉ—in, “Wannan Æ´ar tawa anya babu ajiyar mijina ko kishiya anan?. Nanfa kowa ya shiga faÉ—in albarkacin bakinsa, Ahmad dai tunda ya saci kallon Rumana saiya miÆ™e dan yaga su Wasila abokan wasansu ba É—aga masa Æ™afa zasuyiba, shi kuma ba iya maida murtani yakeba dama can. Wajen Ayyah ya nufa suma ya gaishesu yanata wani soshe-soshen kai, ita Ayyah ma saiya bata dariya. ★★★★★★ Samina na tsakkiyar Æ™awayenta ana rangaÉ—a mata kwalliya wasu Æ™awayenta biyu da suka iso kusan tare dasu Rumana suka shigo musu da labarin soyayyar da suka gani a waje na wasu sabbin ango da amarya, dansu basusan Ahmad É—inba. Tsigil wata É—iyar Æ™anwarsu mama gaje tace, “Aunty Samina Ahmad nefa da Rumanaâ€?. Wani irin faÉ—uwar gaba Samina taji har tana kaÉ“e hannun mai kwalliyar, tayi kicin-kicin da fuska dan zuciyarta sai zallo take tamkar zata faso Æ™irji ta fito, a yanda Æ™awayenta ke bada labarin lallai show É—in ya Æ™ayatar kuwa, ganin zata sauka a layi Nafy tai saurin Æ™waÉ“arta. Duk yanda taso dai-daita kanta saita kasa, dan kuwa ahankali maganar abinda Ahmad É—in yayi yaketa fitowa daga bakunan mutane, wasu suna ganin yayine dan kawai ya nuna yanzu Samina bata ransa, wasu kuma na faÉ—in kawai tsantsar Æ™aunar dake tsakaninsa da matarsane ya nuna kishinta. Samina jitake kamar ta fara dannama duk wanda ya ambaci sunan Rumana da Ahmad zagi a wajen............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(24)* ..............Su Rumana dai an shige cikin dangi, kowa sai haba-haba yake da ita, iya kuwa harda guÉ—a ta callara akan Umm-Rumana, hakan ya jawo kallon Rumana ya Æ™ara armashi cikin taron, dangin mama gaje da hassada keci sai kusheta suke, Æ´an uwanta kuwa dana mahaifiyarta daÉ—in ganinta cikin shigar kamala duk sai ya lulluÉ“esu, ko ba komai dai Ahmad ya tabbatarma duniya ya amshi zaÉ“in ALLAH kuma yabi umarnin iyayensa. Babu wanda yay tunanin ganinsa cikin taron bikin sai gashi harda matarsa, kuma abin birgewa cikin aminci da cikar haiba aka gansu, ba kamar yanda su mama gaje suke tunanin soyayyar Saminar ta cigaba da wajiga rayuwarsa ba har a wannan lokacin. Dan bokanta ya tabbatar mata Ahmad tsiya-tsiya zai dawo daga neman kuÉ—in daya tafi, kuma bazai taÉ“a shiga gaban Samina ba ita zatai ta kasancewa a samansa, haka Rumana kuwa bazai taÉ“a ya kusanceta ba sai dai iyayenta su gaji su kashe auren. Itama Umm-Ruman tun tana sinne-sinnen kunya harta saki jikinta acikinsu, dukda kuwa jitake kamar kowa yasan miya shiga tsakaninta da Ahmad, gashi dama bawani gama jinta tai dai-dai ba, irinsu Ayyah tsoffin mata dasu Iya kallo É—aya sukaima yanayin tafiyarta suka harbo jirgin. A Æ™ofar gidama ga Ahmad dolene abun ya burgeka, harkokin gabansa kawai yake cikin abokansa, sam babu wata damuwa ko kaÉ—an a saman fuskarsa, shaftarsu sukesha cikin nutsuwa suna kwasar dariya. Yanda ya nuna halin ko in kula ba Æ™aramin burge iyayensa da abokansa yayiba. Shiko harga ALLAH yanzu Samina bata gabansa, dan Æ´an labaran daya samu akanta gameda rayuwar data zaÉ“ama kanta da Ma'aruff ba Æ™aramin tsanarta ya cusama ransa ba, balle yanzu da suka zama abu guda shida Æ´ar Æ™anwarsa Umm-Ruman, saima ya kula dama can so yama rufe idanunsa bai kula Rumanan tafi Samina komai ba. Har aka gama taruwa babu ango babu dalilinsa, hakama waliyansa, ga lokaci yanata ja, an tara mutane dukda sunada uzurorin gabansu, abokan ango dai sun iso, sai kiran wayar Ma'aruff É—in suke amma tsabar wulaÆ™anci yaÆ™i ya É—aga. Sai da mutane suka gama Æ™uluwa da takaici, wasuma harsun fara miÆ™ewa sannan sai gashi, ko neman afuwar kowa baiyiba kuwa, da yake tare suka iso da waliyan nasa kawai É—aurin auren akayi. Kamar mutane akan Æ™aya suke ana É—aurawa suka fara watsewa, shi kansa angon dagashi har abokansa basu zaunaba suka Æ™ara gaba. Aiko wannan abu ya zama Æ™ananun magana sosai a cikin gida, dan irin Æ´ar gaisuwar iyaye da anguna kanshiga yi su Ma'aruff basuyiba, balle amarya tai tunanin zasu É—an É—auki hoton tarihi haryaga kwalliyarsa ita taga tasa ya zamo musu ranar tunawa wata rana a gaba. Samina ranta ya É“aci, ta kira Number Ma'aruff amma yaÆ™i É—aga mata, daga Æ™arshema data jera masa kira kusan baÆ™wai sai ya kashe wayar gaba É—ayanta. Wannan abu yaso É—imauta tunaninta kam, sai dai Nafy na tausarta saboda idon mutane. A Æ™ofar gida kam yaran anguwa suka haÉ—a dj na shaÆ™iyanci, da waÆ™ar MATAR JAMI'A ta Naziru Ahmad suka fara wadda kowa dai ya fahimci habaicine ga samina, daga nan suka cigaba da saka waÆ™oÆ™i kala-kala da dai ke gargaÉ—i ko magana akan butulci. Ahmad da abokansa kuwa tuni sunbarma anguwar suma, dan dama sunada wajen zuwa auren kawai suke jira a É—aura su Æ™ara gaba. ★★★★★★ Maganar farin ciki dai a wannan buki kam Æ™alilanne, dan komai kaga yazo saika samesa a dagule da É“acin rai, danma dai sunata Æ™oÆ™arin rufe wani abun dan kar a fahimta ai musu dariya. Da daddare ma sai da rai ya É“aci akan Æ´an É—aukar amarya kafin abokan ango su iso, tsabar iskanci kuma dukda sun iso a makare sai sukace Æ´ammatan amarya kawai zasu É—auka banda tsaffi. Da Æ™yar aka samo wani mai motar hayar taxi a anguwar ya É—auki wasu a cikin iyayen Saminar tunda bazai yuwu ace ankai amarya babu danginta ko guda ba. Abinda kuma basu saniba daga nan gidanma bawai gidanta aka nufaba da ita, hotel É—in da zasuyi dinner abokan ango suka nufa, shiyyasa ashe sukace Æ´ammata kawai zasu É—auka. Ran wasu a cikin iyayen da suka bisu ya É“aci sosai, dan dangin Ma'aruff É—in sai kallon banza suke musu. Ganinfa ana nemam wulaÆ™antasu suka zaro jikinsu suka fito domin dawowa gida. Ga Samina kuwa duk É“acin ran data shirya nunama Ma'aruff tana ganinsa sai taji ta daburce ta kasa ko tari, sai ma damuwa data shiga dangane da shashsharetan da yakeyi. Har aka tashi wannan dinner bataga fara'arsa ba, sai dai idan abokansa ko danginsa sunzo kusa dasu yin hoto ko magana dashine zataga yana murmushi, amma ita magana ma idan tayi saiya ja lokaci yake bata amsarta, wata kuma ya share abunsa kamar bai jiba. Ƙarfe É—aya aka tashi, kowa ya kama gabansa bayan sunma Amarya da ango rakkiya gidansu, dan tsaruwa kam gida ya tsaru, dolene Samina ta kira kanta gwarzuwar shekara a wannan lokaci. Sai dai suna shiga yaga abokansa sun wuce da Æ´an uwansa ya saki hannun Saminar, É—akinsa ya nufa ya barta a falo tsaye, tun tana tsammanin fitowarsa harta Æ™osa ta bishi, tsabar rainin hankali iskesa tai harya shiga wanka, É—akin ba baÆ™onta bane, tunda ansha kawota cikinsa a aikata abinda akeso da ita a ciki, sai dai an canja kayan cikinsa, waje ta samu ta zauna tana tsumayen fitowarsa. Koda ya fito ya ganta kallo guda yay mata ya É—auke idanunsa, cigaba yay da shirinsa kamarma baisan tana É—akinba, ita dai Samina mamaki sai kuma É—aure kanta yake, gani take tamkar ba Ma'aruff É—inta bane mai sonta da Æ™aunarta tare da tattalinta ga komai. Bayan ya gama shirinsa tsaf yazo ya zauna a bakin gadon yana kunna lap-top, ga kofi daya ciko da fresh milk ya ajiye gefensa. Kasa jurewa Samina tayi ta miÆ™e ta koma kusa dashi ta zauna tanata zabga Æ™amshi mai daÉ—i kuwa. Murya a raunane tace, “Wai lafiya kuwa Sweet?â€?. “Mi kika gani?â€? yay tambayar ba tare daya kalleta ba. Da Æ™yar ta haÉ—iye busashshen yawun bakinta tana zuba masa mayun idanunta irin nasu Ahmad, “Sweet ka canja min, sai kace ba kaiba, kamar baka É—okin ganina a gidanka matsayin amarya matarka ta sunna? Yanzu wane angone za'a kawoma amarya amma hankalinsa nakan aikiâ€?. Wata Æ´ar dariyar rainin hankali yayi ya juye gaba É—ayansa yana kallonta, yayinda yake kai kofin madararsa a baki yana sha. “To ke kuwa banda abunki wane zumuÉ—i kike son ganina a ciki? Babu wani abu baÆ™on a gareni daga wajenki ai, kokuwa wannan faudar da zanen Æ™unshin zan zauna kallo?â€? yay maganar yana lakato kwalliyar fuskarta a É—an yatsa. Wani mugun tsorone ya kuma dirar mikiya a fuskar Samina, tai galala da baki tana kallonsa ba tare da ta iya furta komai ba. Bakinsa ya taÉ“e yana kauda kansa daga kallonta, “Miye abun mamaki a zancena, kema dai kinsan kowane ango yana rawar jikine ga amaryarsa saboda abunda zai amsa mai muhimmanci a gareta, to ni kuma an bani tun a waje ai, mizanma É—oki kuma yau?â€?. Hawaye masu azabar zafi suka fara gudu bisa fuskar Samina saboda kalaman da Ma'aruff yake gasa mata akan abinda shine yafi Æ™arfinta ya amsa ba itace ta bashiba, hasalima tabi duk hanyar da zatabi danta tsare abunta sai irin wannan ranar amma saida ya ruguza mata shirinta. Tashi tai ta fita da gudu tana kuka, ya bita da kallo yana taÉ“e baki, sai kuma yaja tsaki yana faÉ—in “Kajimin wawuyar yarinya, ballaga kawai mtsowwwâ€?. Samina kuwa É—akinta ta shiga tunda dama ta sansa, ta faÉ—a kan gado tana fashewa da wani kuka mai ciwo, farawa da iyawa kenan, daga tarewarta Ma'aruff ya rasa dami zai tarbeta sai wannan rashin mutuncin?. Kuka tasha bana wasaba, ga maganin matan da aka É—irka mata sai cizonta yake, har mararta ta fara mata ciwo. Ganinfa zata halaka kanta kusan biyu na dare ta sake miÆ™ewa ta koma É—akin Ma'aruff. Kwance ta iskesa hankalinsa kwance yana barci, cikin sanÉ—a ta haye gadon tare da É—aga bargon ta shige cikin jikinsa ta Æ™anÆ™amesa. Cikin jan tsaki Ma'aruff daya farka yace, “K wane salon iskancine wai haka ina barci zakizo ki tadani?â€?. Banza tai masa ta fara masa salon data san yana saurin ruftawa, da zafin nama ya tureta daga jikinsa. “K banason rashin mutunci fa, mike damun tunaninkine?â€?. Kuka mai tsuma zuciya Samina ta fashe masa dashi tana roÆ™onsa ya taimaketa karta mutu, sai faman riÆ™e mara take tana matse baki, ga hawaye wasu na bin wasu. Shiko kallonta yakeyi da maÉ—aukakin mamaki, shi sai yau yake fahimtarma abinda mahaifiyarsa ke faÉ—a masa akan rashin dacewarsa da wannan yarinyar...... Katse tunaninsa Samina data manne masa a jiki tayi, ya janye jikinsa yana hararta, “Wlhy ki kama kanki, ni na aikeki kisha abinda zai hanaki zaman lafiyar? Can kije kiji da matsalarki ni dai barci nakeji, dan haka tashi kibarmin É—aki kokuma na fitar dake wlhyâ€?. Sabon kuka Samina ta fashe dashi tana durÆ™usawa a gabansa tana roÆ™onsa, amma sam yaÆ™i saurarenta saima faÉ—i yake ta fitar masa a É—aki, inba hakaba wlhy zai lakaÉ—a mata duka, abinda take son shi baida ra'ayinsa yanzun. DAREN FARKO ya zama DAREN WAHALA, Inji amarya Samina dake neman shiÉ—ewa saboda azabar ziwon da mararta take mata, ruwan sanyi kam harta gaji da sheÆ™a ma jikinta ta sadaÆ™ar mutuwa zatayi kawai kafin wayewar gari, tayi nadamar biyema su mama gaje da suka dinga É—irka mata magunguna duk dan ta burge Ma'aruff, kuka kam tayi harma ta rasa hawayen zubarwa, Ahmad ya faÉ—o mata a rai, yanda yay wani irin murjewa ga wani sheÆ™i da choco fatarsa keyi, kawai saita shiga kawosa cikin ranta a wani irin yanayin daya sakata kuma fashewa da kuka, dan kuwa tana Æ™iyastashi a rantane zuciyarta na hasko mata Ahmad tare da Umm-Ruman. Jitai tamkar numfashinta zai bar gangar jikinta lokacin da hakan yazo mata a cikin rai. ___________________________________ Ahmad ma kam baisan tanaiba, dan tun sanda ake dambarwar abokan ango sunce bazasu É—auki tsoffi a motaba ya shigo gidan ya kaÉ—a kan matarsa suka É—auki hanyar gida. Tana sashensu sunashan hira da Amminta da Æ™annen Ammi da sukazo bikin Zainab taje ta sanar mata saÆ™on kira daga Ahmad akan tazo su wuce gida. Sam bataso wannan tafiya ba, dama ga tsoro a ranta na abinda ya faru a daren shekaran jiya, Ammi tai mata tsawa ganin taÆ™i ko motsi balle shirin tafiyar. Tashi tai tana matsar hawaye ta kimtsa ta fito, a sashensu ta iskesa suna faÉ—an da suka saba shi da Sakina, tun suna Æ™anana idan tace masa Æ™aninta sai ya É“ata rai saboda bayaso, to har yanzu da take a gidan aure ga Æ´aÆ´a ba dainawa sukaiba, dan ko gidanta yaje sai sunyi. Ta girmesan amma tsiran bawani baneba, shiyyasa hakan ke bashi haushi. Su Yaya Maryam nata musu dariya Rumana ta shigo, ya zubama kan Sakina ranÆ™washi yay saurin nufar hanyar Æ™ofar gida yana faÉ—in Rumana ta samesa a waje. Sosai yanzu kowa ke musu dariya har Ayyah da Gwaggo, dan kuwa Sakina taji zafin ranÆ™washin nan sosai. Ya tsaya mana inba tsoroba, kuma zata kamashi saita rama. Ita kanta Rumana abun nasu ya matuÆ™ar bata dariya, dan haka tabisa da kallo tana murmushi. Sallama taima su Ayyah dasu Yaya Maryam É—in ta fita, lokacin anata hayaniya a Æ™ofar gida da abokan ango, dube-duben inda zataga Ahmad takeyi, duk da kuwa Æ™ofar gidan akwai hasken wutar nefa da aka kawo. Jin an kama hannunta tai saurin juyowa, ganin Yah Ahmad ne ya sakata sauke ajiyar zuciya a hankali, baice mata komaiba yaja hannunta suka bar wajen. ★★★★ Duk da Ahmad ya lura da fushin da takeyi sai ya shareta kamar bai fahimci abinda take jima haushin ba, lokacin da suka shigo gidan shiru dan kowa ya shige É—aki ya kwanta, Ahmad ya buÉ—e musu Æ™ofa suka shiga. Kayan jikinsa ya rage itako Rumana ta samu waje ta zauna tanata kumbura fuska. Baibi takanta ba ya haÉ—a ruwan wanka ya tafi yowa, har ya dawo É—akin tana a inda ya barta, murmushi yayi kaÉ—an yana girgiza kai, yasa tawul ya goge ruwan jikinsa ya shiga shirin barci. Sai lokacin itama ta miÆ™e ta É—eba ruwan ta fita, da kallo kawai ya bita amma uffan bai ce ba. Itama dai wankan tayo, lokacin data shigo harya kwanta, sai dai ba barci yakeba waya yakeyi, Rumana ta kalli agogon É—akin sannan ta kallesa, duk da bataji da wa yake wayarba hakan ya bata haushi, tako sake tsuÆ™e fuska waje guda. Duk abinda take Ahmad na lure da ita, ta kammala mutsu-mustun shirinta tazo gefen gadon nesa dashi ta kwanta a takure. Dai-dai nan ya ajiye wayar shima, matsowa yay tsakkiyar gadon ya jawota ta dawo jikinsa. Hancinsa saman dokin wuyanta yana hura mata iska yace, “Kodai mu koma ne kima amaryar zaman É—aki?â€?. Tasan baÆ™a ya faÉ—a mata, dan haka tai shiru, murya a shaÆ™e ya sake faÉ—in, “Dake fa nake maganaâ€?. “A'aâ€? ta faÉ—a tana Æ™anÆ™ame jikinta saboda abinda yake mata da hannunsa a cikin jiki. Bai sake magana ba sai sabon salo daya canjama kwanciyar tasu. “Yau É—inma dai babu sauÆ™iâ€? cewar Umm-Rumana a zuciya tana share hawaye bayan ta gama gurzuwa a hannun jaruman mazaje. Da taimakon Ahmad yau É—inma ta kimtsa jikinta tanata masa kuka, da yake kukan da biyune harda haushin Æ™in barinta ta kwana gida sai na yau ya nema finma na shekaran jiyan, shi dai Ahmad idanuma ya zuba mata, sai dai a Æ™asan ransa yanajin tausayinta dan shi kansa yasan shiÉ—in bana wasan yara bane, tunda yana a ganiyar Æ™uruciyarsa ne, kuma yanzunma aka fara wasan🤭. Yanata lallashinta ta sigar shafa mata baya har barci ya kwashesu a haka su dukansu. ★★â˜? Washe gari Ahmad na gida har azahar bai fita ko inaba, hakanne ya saka Rumana fahimtar itama dai bazataje ko inanba kenan. Bataga fuskar tambayaba kuma dan haka tai shiru da bakinta sai haushi dake cinta a zuciya. Bayan anyi sallar azhar É—inne Zainab da Ni'ima Æ™anwarta sukazo, taÉ—anji daÉ—i, dan kayayyakin bikine wanda Ayyah ta haÉ—o tace a kawo mata, a wajensu takejin ai suma su Yaya Maryam duk sun tafi gidajensu ma, gidanma sai iya dangin mama gaje ne kawai da suke shirin zuwa buÉ—ar kai gidan Samina. _________________________________ Ko wacce amarya tana saka daren farkonta a jerin tarihin daren tunawarta koda takai tsufa saboda muhimmancinsa a gareta, sa É“anin Samina daya zame mata daren baÆ™in ciki da wahaltuwar ciwo, da safe tashi tai tamkar wadda aka tsamo daga bakin kura, tayi wujiga-wujiga cikin azabar ciwo, ga kukan wahala datasha idanu sunyi luhu-luhu. Har lemon tsami sai da ta samo daÆ™yar a kicin É—insu tasha amma bataji yanda takeso ba, sai da taÉ—an samu kanta kaÉ—an harta sami damar gyara jikinta tai wanka, bataga ko Æ™eyar ma'aruff ba a gidan kuma bataji motsinsa ba sam, gashi koÉ—an abincin da akan kawo daga gidan surukai washe garin kai amarya ita babu wanda ya kawo matashi. Ƴar kazar amarcin da ango yake kawowa nanma bata sameta ba a daren jiya. Komai ya dagule mata ta kowanne fanni, har zuhur bataga kowa ya leÆ™otaba ga yunwa ga damuwa ga ciwon mara, falo ta dawo ta kwanta cikin kujera tana hawaye, a lokacinne taji ana Æ™wanÆ™wasa Æ™ofa. Tashi tai bayan ta ciri tissue dake saman center table É—in falon ta goge hawayenta taje ta buÉ—e, Æ´an uwan mahaifiyartane da sukazo buÉ—ar kai. Matsa musu tai suka shigo tana musu sannu da zuwa, su dai sai binta suke da kallo. Duk da sunsha mamakin ganinta ita kaÉ—ai a gidan sai basuce komaiba, yanda akasan amarya da farin jini sun zata kodai dangin mijinta sa iske wasu a ciki, duk da dai sun kula Æ´an gayune kowa rayuwarsa yake babu ruwansa data wani, kuma yanda mijin nata yake firi-firi babu alamar kunya a idonsa ma ya hana kowa raÉ“arsu. Yanayin da suka ganta wujiga-wujiga basu kawoma kansu tana cikin damuwa baneba, ca suke kawai dai angone ya mori amarcinsa musamman lura da yanda take tafiya da sukayi, ita kuma ciwon marane ya sakata tafiya a dudduÆ™e😣🤭. Bata iya faÉ—ama kowa halin da take cikiba har suka gama hidimarsu bayan la'asar sukai shirin tafiya, a lokacin kuma motar ma'aruff ta shigo cikin gidan. Ya fito daga mota sai wani tsume fuska yake tamkar baiga waÉ—anda suke a gidanba, kamarma zai wuce bazai gaidasu ba sai kuma dai miya gani oho masa, ya tsaya ya gaishesu cikin rashin girmamawa ya wuce abinsa. Wannan abu kuwa ya saka kowa a cikinsu yaye baki suna binsa da kallo harya shige, ita kanta Samina abin ya sosa mata rai. Su dai duk sun tafi zuciya a saÉ“ule, yayinda wasu suka gumtsi abin faÉ—a da yaÉ—awa kuwa. Samina na shiga falon taci karo da Ma'aruff tsaye yana cika yana batsewa, harara ta zuba masa tana jan tsaki zata wucesa. Baice mata komaiba ya fisgi hannunta ya jata É—akinsa saikace wata abun banza, saman gado ya wurgata kawai ya afka mata. Sosai Samina taji warin giya a jikin Ma'aruff, hankalinta yay matuÆ™ar tashi, duk da a buÆ™ace take dashi sam batajin daÉ—in yanda yake mu'amulantarta yanzu, ga warin giya ya addaba ma, tsabar baisan abinda yakeba kuma danna mata bakinsa kan nata, yunÆ™urin amai samina ta fara tana kuka wiwi, Ma'aruff ya cire bakinsa jin zatai masa amai yako kaftama fuskarta mari. Kuka mai tsuma rai Samina ta saki, dama gashi da mugunta yake kusantarta saboda baisan ina hankalinsa yakeba, kuka take tana roÆ™onsa yayi haÆ™uri, ta tuba. Cikin maye yace, “Ba ke kike buÆ™atata tun jiyaba, dan uwarki kin samu ma shine zakimin yangaâ€? ya Æ™are maganar yana sake kafta mata marin daya sake gigitata. Yana samun nutsuwa kuma ya kwarayo mata amai a jiki mai azabar wari ya koma gefe yana sauke numfashi...............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(25)* ..............Samina ma aman ta shiga kwararawa. Ma'aruff ya tashi zaune da Æ™yar yana faÉ—in, “Kai wai k dan uwarki amai kikemin ma a É—aki? To aiko saikin shanyeshi shegiya sauran titi, Æ™ilama bani kaÉ—ai kike baiwa baâ€? ya Æ™are maganar yana kai mata wani bahagon bugu. Dan wuyama Samina yanzu kasa kukan tayi, babu ko É—igon tausayinta a ranshi ya tashi yashiga lakaÉ—a mata duka, ta Æ™waci kanta da Æ™yar zata gudu, yace wlhy idan ta fita sai ya mata mafiyinsa tazo ta gyara masa gado da É—aki, uwartace zatazo ta goge wannan aman?. Dole Samina ta tsaya dan duk a birkice take, ga tsoronsa ya kuma tasiri mata arai, tana kuka ta nannaÉ—e zanin gadon, shiko yana tsaye Æ™yam a kanta da belt É—in wandonsa. Haka ta haÉ—a ruwan morping tazo ta tsaftace gadon zuwa tsakar É—akin, Ma'aruff kuwa na tsaye a kanta, sai da yaga komai yay masa need sannan yace ta haÉ—a masa ruwan wanka, kuma saita wanke bayin, danshi ya kula wai batada tarbiya, toshi zai koya mata tasa a gidannan😂🤭. Duk uban aikinnan da Samina keyi a bubbuÉ—e take tafiya saboda É“arnar da Ma'aruff yay mata na afka mata, duk yanda yakeso haka tayi, tana hawaye harta kammala komai ta saka masa wankakken zanin gado ta feshe É—akin da air parishioner. Zata fice ya kuma dawo da ita, “K dan uwarki juyo bayanki, ubanwa zai wanke miki wannan zanin gadon? Zoki É—auka karkuma kibari na tashi barci na ganshi da dattin nanâ€?. Dawowa tai ta É—auka ta fita dashi tana sharar Æ™walla. Shiko yaja tsaki yana nufar ban É—aki, koda yayo wanka zuwa yay ya kwanta abinsa, barci mai nauyi kuwa ya sacesa hankali kwance. A É—akin tama data koma kuka taitayi rurus, ga warin zanin gadon dana giyar daya goga mata ya addabeta, dole ta ajiye batun zaman kuka gefe ta miÆ™e ta hau wankin zanin gadon hanci a toshe, sai da ya fita fes ta ajiyeshi gefe itama ta fara tsaftace nata jikin, ta shiga ruwan zafi kozataji nutsuwa akan baÆ™ar muguntar dayay mata. A daren jiya ta wahaltu da buÆ™atarsa, sai gashi bata samu nutsuwar fitar abinda ya dametanba saima baÆ™ar wahala data shawo, wahalar kuma ta mantar da ita buÆ™atar da take ciki gaba É—aya.😣⛹â€�♀ Tsakar gida taje ta shanya zanin gadon da Æ™yar, ga yunwa nacin hanjin cikinta, ga damuwa, kayan cincin da aka kawo mata na gara wanda mama gaje tai bajintar yi saboda za'a kawo Æ´a gidan masu kuÉ—i Saminar ta É—iba, sai dai kuma tuno warin aman Ma'aruff da haÉ—a bakinsu da yayi ya faÉ—o mata a rai, saurin ture filet É—in tai gefe saboda sabon amai da taji yana zuwa mata. Kanta ta dafe tana hawaye da faÉ—in, “Nashiga uku ni Samina, wace rayuwace na jefo kaina a ciki?â€?.. Bata da mai bata amsa dan haka ta cigaba da raira kukanta a falon. “Masu karatu ban saniba ko kuna da amsar bataâ€�ğŸ’�ğŸ�¼â€�♀ï¸?. Ni dai Bilynku bani da🤩🤪⛹â€�♀⛹â€�♀⛹â€�♀ ★★★★ Ma'aruff bai farka ba sai kusan tara na dare, normal ya miÆ™e, yay wanka yay shirinsa mai nuna alamar na fitane, a falo yaci karo da Samina dake kwance a galabaice ko sallar la'asar, magriba, isha'i bata samu yinsu ba saboda rashin Æ™arfin jiki, yunwa tacita ta cinye. Tsayawa yay kawai yana kallonta da mamaki, “Lafiyarki kuwa?â€?. Ganinsa cikin hankalinsane ya saka Samina tunanin roÆ™onsa kozai tausaya mata, ta miÆ™a masa hannu tana fashewa da kuka. “Dan ALLAH ka taimakeni kar yunwa ta halakaniâ€?. Tsabar rashin mutunci irin na É—an giya dan baisan yama aikata mata duk wancan abunba sai ya riÆ™ota yana faÉ—in, “Wai dama bakici abinciba?â€?. Ganin ya amshi abun da muhimmanci Samina ta kuma langyare masa tana fashewa da sabon kuka, kwantar da ita yay yana miÆ™ewa, “Kinga ina zuwaâ€?. Samina ta bisa da kallo harya fice, batai zaton zai dawoba, dan kusan awa É—aya sannan sai gashi da abinci ya kawo mata, shine ya tadata zaune ya fiddo mata daga leda ya bata, jikin Samina har rawa yake taga abinci, aiko ta fara masa cin hannu baka hannu Æ™warya kamar bata taÉ“a cin abinciba a duniya, tana gamawa ta miÆ™e da gudu xuwa banÉ—akin falon ta shiga yin amai saboda yunwar data gama cinye mata hanji. Da kallo kawai Ma'aruff ya bita amma ko gezau baiyiba ballema ai tunanin zai bita ya taimaka mata. Yana wajen zaune ta dawo tana tafiya da Æ™yar da fidda huttan numfashi suma da Æ™yar É—in, kujerar ta koma ta kwanta. Ma'aruff ya kalleta aÉ—an yatsine yace, “Lafiya dai ko?â€?. “Amai nayiâ€? tafaÉ—a a marairaice. “Tofa, to ALLAH ya kiyaye, kibar zama da yunwa dan yanzu kinga sakamakon taâ€?. Da mamaki ta kallesa hawaye wasu na korar wasu, “Hakama zakace nabar zama da yunwa bayan kaine sanadin komi, jiya aka kawoni gidanka ashe abinda ka shirya min kenan Ma'aruff? Wannan shine sakamakon son danai maka da sadaukarwa?......â€? “K Samina kinga dakata min, mina miki mara Æ™yau a gidannan, idan batun abinci kike baga komai nan a kicinba, miya hanaki shiga ki girka? Naga dai gidannan ba baÆ™onki baneba, idan kuma maganar daren jiya kike nima saikimin uziri, sam babu buÆ™atar abinda kike Æ™ulafici daga gareni a sannan, to tayaya kike tunanin zan iya mu'amulantarki yanda kike buÆ™ata......?â€?. Cikin katsesa Samina tace, “Eh amma ai ka mu'amulanceni ta hanyar da bantaÉ“a maka zatoba, yanzu dama ashe kana shan giya?â€?. Tsaki yaja yana taÉ“e baki, “To miye dan ina shan giya? Rayuwatace fa, kuÉ—ina, ra'ayina kuma, please karki kawomin wannan Æ™ananun maganar dan bazan É—aukabaâ€?. “Dolene na maka magana akan shan giya Ma'aruff, domin a sanadinta yau ka dubi yanda ka nema halakani, idan a haka zamu cigaba a gidannan watarana gawata za'a tarar, jiba yanda ka farfasa min jiki da duka, bayan rashin tausayin daka nuna mani da baida banbanci fyaÉ—e....â€? Kansa ya dafe, sai kuma ya É—aga mata hannu yana faÉ—in, “Ya isa haka Please, kiyi haÆ™uri ni bansan na mikiba, kuskure aka samuâ€?. Tsayawa kawai tai tana kallonsa hawayenta suna sake Æ™arfin gudu. Yace, “Kin tsareni da ido, banace kiyi haÆ™uri baâ€?. Koba komai taji É—an sanyi a ranta, ta share hawayenta tana amsa masa da “Shikenan ya wuce, amma dan ALLAH Sweet wannan ya zama na farko na Æ™arshe, dan ALLAH kabar sha kajiâ€?. “Shikenan ya wuce, ki É—auki É—ayan abincin sai ki sake ci kije ki kwanta, ni bara na fita saina dawoâ€?. Da sauri Samina ta tashi zaune, “Sweet fita kuma? A wannan daren?â€?. Kamar bazai kulata ba, mikuma ya gani oho masa ya juyo ya kalleta, “Kinga bawani jimawa zanyiba zan dawo, akwai abinda zanyine, nima fitar ta zamemin doleneâ€?. Kasa ce masa uffan tayi, sai baki da hanci data saki tana binsa da kallo harya fice. Hannu kawai Samina tasa a ka ta dafeshi, zuciyarta na zallo tamkar zata faso Æ™irji ta faÉ—o Æ™asa dan tashin hankalin da take hange a gabanta....... ____________________________________ Haka rayuwa take juyi-juyi, lokacin da Samina ke cikin wancan tashin hankalin gasu Ahmad kuwa farin cikine mamaye dasu shida Æ´ar Rumanan sa. Dan bai fita a gidanba sai bayan sallar la'asar, yayi wankansa yaci gayu cikin Æ™ananun kaya da sukai masa Æ™yau sosai, Rumana kanta ta kasa É—auke idanunta a kansa, sai satar kallonsa take, da taga zai juyo sai tai azamar É—auke kanta daga sashensa. ÆŠan murmushi yay yana girgiza kai, ya tako a hankali inda take zaune a saman tabarmar, hannunsa yasa ya miÆ™ar da ita, hannunsa É—aya a Æ™ugunta ya mannata da jikinsa, É—ayan hannun kuma ya É—ago haÉ“arta yanda zasu kalli juna. “Hajiyata wannan gulmace, ki kalli mijinki kanki tsaye saboda nakine ke kaÉ—aiâ€? ya Æ™are maganar da hura mata iskar bakinsa a fuska. Murmushi tayi idonta lumshe, ya É—ora goshinsa akan nata shima yana murmushin, “Babie R murmushi na miki Æ™yau, amma sam baÆ™yasonyi saikin gadamaâ€?. Idonta ta buÉ—e dan mamakin zancensa, to shikuma fa daya fita iya Æ™in son yin murmushin. ÆŠan mintsininta yayi a hannu, hakan ya sakata sake manne masa a jiki tana Æ´ar dariya, “Yaya ALLAH da zafi?â€?. Shima dariyar yayi yana sumbatar kumatunta, “K ai jarumace Babie R nasan É—an zafin nan bazai damekiba, bara na Æ™araâ€?. Tai saurin riÆ™e masa hannu tana dariyar, “A'a wlhy na yafe, naji niba jaruma baceâ€?. Sakinta yay yana dariya sosai da cewa “Aini nasan inda jarumtar babie na takeâ€?. Rumana datasan inda ya dosa tai saurin rufe fuskarta da É—an kwali. “Kiyi tuwo gaskiya na gaji da waÉ—annan kayan maiÆ™on, bara naje idan na samu yaro zan aikosa da cefane, idan ban samuba kuma saina Æ™arasa gida sai Abu ya kawoâ€?. “To a dawo lafiya, tunda ni dai an hanani komawaâ€?. Ta Æ™are maganar a hankali yanda bazaiji ba. Sai dai kuma sarai ya jita É—in, ya dai sharetane ya ida ficewa abinsa fuskarsa Æ™unshe da murmushin da su Kausar sukaci karo dashi. Baiko dubi inda sukeba ya nufi hanyar fita daga gidan, da kallo suka bisa kafin su kalli juna suna taÉ“e baki. Maman Ama tace, “Nifa mutanen nan yanzu maÉ—aukakin mamaki suke bani, munafukan da kamar bazaka saka musu yatsa a baki su cizaba amma yanzu ji salon bariki kala-kalaâ€?. Tsaki Kausar taja tana cigaba da saka lallin da take a yatsun hannunta, tanaji a ranta itace ya kamata ta samu wannan rayuwar soyayyar da take gani wajensu Rumana, dan mijinta duk yafi mazan gidan arziÆ™i. Itama dai maman Ama abinda ke ranta kenan, gani take tafisu komai, kuma ta girmesu, ya kamata ace koman su ta dinga sani. Rumana dai da batasan sunaiba É—akin ta kuma kimtsowa ta fito itama dan wanke Æ´an kwanikan abincin da sukaci, tana zama su Fa'iza na shigowa gidan da cefanen da Ahmad É—in yace zai aiki, da alama a hanya ya gamu dasu dai, cikin mutuntawa suka gaida su maman Ama dake binsu da kallon Æ™urilla suka amshi wanke-wanken Rumanan suka Æ™arasa suna hirar data shafesu ba tare dasun damu da su Kausar dasuka kasa kunne suna saurara ba. Suna gamawa suka koma É—aki suna baje babin firarsu musamman akan candyn su dake matsowa, dan jarabawa uku kacal ta rage musu su Æ™arasa. Rumana na girki daga Æ™ofar É—aki sukuma suna daga ciki ake hirar harta kammala tayo wanka sannan ta koma É—akin suka cigaba da shaftarsu. Sunayin sallar la'asar suka wuce islamiyya abinsu aka bar su Kausar iyayen gulma sunayi, tunda su basu da aikinyi basu kuma kallon matsalolin gabansu saina wani. Kusan tare suka shigo gidan da Ahmad, dan ya daidaita lokacin dawowar tasune dama, su Fa'iza daga can gida suka wuce, ita kaÉ—ai ta dawo gida, yanda suka shigo tare gidan saika É—auka tare suke dama. Rumana ta buÉ—e musu É—aki, shi Ahmad ma bai shigaba ya amshi buta yay alwalar magriba ya sake fita. Yanzu Umm-Rumana ta lura baisan kaiwa dare a waje yanzu tunda ya dawo, idan kinga ya daÉ—e to zuwa sallar isha'ine zai shigo. Wani lokacin suyi kallo a wayarsa wani lokacin kuma ma tana karatune shi yana latse-latsen wayar, inda bata ganeba ta nuna masa yay mata Æ™arin bayani. ★★★★â˜? Wannan tafiya dai kam ta zamewa Umm-Ruman alkairi, dan kuwa dawowarsa ta canja tsarin zamansu gaba É—aya, babu abinda zatacema ALLAH sai dai godiya akan hakan. Dan yanzu Yah Ahmad hankalinsa baki É—aya akanta yake, yana Æ™oÆ™arin Æ™yautata mata, suci kuma mai daÉ—i koda dai bamai yawabane. Gefe kuma ya Æ™ara mata jarin dubu biyu akan nata nada ta Æ™ara kayan maÆ™ulashe na yara da take saidawa a gida, wanda a hankali zuwa yanzu yaran anguwar sun gane, sukan shigo su saya. Satin Ahmad uku yay haramar komawa porthercout, tafiyar tasa tai dai-dai da kammala jarabawar su Umm-Ruman da kwana biyu kacal. Da farko baba birkicewa yay akan Ahmad bazai sake komawaba, tunda a tafiyarsa ta farko ya saÉ“a masa alÆ™awarin zai zo gida da wuri amma baizo É—inba saida ya kwashe wata É—ai-É—ai har kusan shida, to yanaga idan kuma ya sake tafiya yanzun sai nan da shekara guda kuma. Ahmad yay magiya yayi roÆ™o da nuna nadamarsa tare da bayanan da zasu fahimci abinda ya jawo daÉ—ewar tasa a wancan karon amma sunÆ™i fahimta sam. Harma ya haÆ™ura da komawar ya kira Nura yace ya tafi kawai sai kuma ana gobe kamar yanda ya shirya Baban yace ya shirya yaje saboda malam yay masa magana akan ya barsa ya koma kawai, dan basusan alkairin dake cikin hakanba, gashi tun a zuwan farko sunga canji daga Ahmad É—in. Sai da baba yaja masa dogon gargaÉ—i akan amma wlhy karya wuce wata biyu. Ahmad yayi godiya sosai, tun a daren yay musu sallama da abokansa ya nufo gida. Tunda ya sanarma Rumana maganar tafiyar sai duk tai laÆ™was, dan a yanzu tamafi jin zafin rabuwar tasu fiye data farko. Ganin yanda duk tai la'asar saiya shiga kwantar mata da hankali, tare da kalamai masu sanyi, bayan soyayya mai tsayawa a rai daya nuna mata a wannan daren. Kiran sallar farko na asuba ya tashi yay wanka, ya kimtsa tsaf sannan ya wuce masallaci, ana idar da salla bai zaunaba ya shigo gidan, duk yayma mazan gidan da suka dawo daga masallaci tare sallama. Tunda ya dawo Umm-Ruman taki yarda ta kallesa saboda hawayen da takeyi, shi kansa dauriya kawai yakeyi, ya cire sim card É—aya daga wayarsa ya bar É—aya, gabanta yaje ya zauna a kan sallayar suna kallon juna, dukda ita ta duÆ™ar da kanta taÆ™i kallonsa. Ya haÉ—iye abu mai É—aci daya tokare maÆ™oshinsa tare da kamo hannunta ya riÆ™e cikin nasa yana murzawa a hankali. “Haba Babie R, maimakon na samu Æ™warin gwiwa daga gareki saikiyita kuka kuma? Na zaunefa baiga gariba, akwai abubuwa masu muhimmanci a gabanmu, idan ban tashi na nemaba wazai bamu?, maganar karatunki kwanan nan zakiga jarabawarku ta fito, fatanmu kufita da results masu Æ™yau, dukda su baba sunce su Fa'iza aure zasuyi inhar mazansu sun amince zan É—auki nauyinsu kutafi makaranta, dan yanzu anzo zamaninda sai kanada ilimi ake yi dakai, kimin addu'a kinji, namiki alÆ™awarin insha ALLAHU wannan karon bazan daÉ—eba zan zo, dan tunaninkima bazai bar zuciyata ta hutaba da har zan iya jan lokaci mai tsayi ban gankiba, nangaba kaÉ—an duk inda zan saka Æ™afa kema taki na wajen, dan bazan iya nisa dakeba sam kinjiâ€?. Ba tare data É—agoba tace, “Kayi haÆ™uri yaya na daina kukan, ALLAH ya tsare mini kai aduk inda ka tsinci kanka, ya azurtaka da samun halali mai albarka, ya nisantaka daga haramun komin farincikin da zata kawo maka, ALLAH ya kareka daga sharrin duk wani abu mai sharri, ya baka ikon cika alÆ™awari a sauke nauyinmu dake kankaâ€?. Ahmad yay sassanyan murmushi yana sakin hannunta É—aya ya É—ago fuskarta, hawayen ya share mata yana faÉ—in, “To kukan ya isa haka ko, nagode da addu'arki gareniâ€?. Kanta ta jinjina masa tana haÉ—iye kukan tare da masa murmushi. “Yauwa Babie na kokefa, ga waya nan insha ALLAHU kullum zakijini karki damu kankiâ€?. Da mamaki ta kallesa ta kalli wayar, “Yaya yazaka É—auki wayarka mai tsada ka bani, kaikumafa to?â€?. Murmushi yay mata yana shafa fuskarta, “Umm-Ruman duk tsadar wayarnan batakai ko darajar yatsan hannunkiba balle ke kanki tafi Æ™arfinki, karki damu ALLAH zai buÉ—a, insha ALLAHU zan sai koda Æ™aramace kafin muga abinda ALLAH zaiyi, kinga zata É—an É—auke miki kaÉ—aici kina É—anyin kallo idan babu abinda kikeyi kinji, wannan karonma duk abinda kike buÆ™ata Mudanseer zai kawo miki, ga wannan dubu ukun ki riÆ™e a hannunki saboda wani abun nasan ba iya tambayarsa kikeba dan dukya gayamin komai, ALLAH yay miki albarka kinjiâ€?. Godiya sosai Rumana ta shiga yimasa, farinciki da kaunarsa na sake mamayeta, haka ya mike ya É—auki Æ´ar karamar jikkarsa daya saka abinda zai buÆ™ata, itama mikewar tai ta rakosa har soro tana cigaba da share hawayenta. Har zai fita ya dawo da baya, hannu biyu ya kamo fuskarta ya haÉ—e bakinsu, kusan minti É—aya sannan ya saketa cikin sauke numfashi da sarÆ™ewar halshe yace, “I love you so much Umm-Ruman, zanyi missing É—inki da komankiâ€?. Jikinsa ta faÉ—a tana fashe masa da sabon kuka, dan kalmar daya furta tazo matane a bazata, bai taÉ“a furta mata itaba sai yanzun, bayanta ya shafa yana murmushi, kafin ya janyeta daga jikinsa a hankali ya juya ya fice zuciyarsa na suya. Rumana ta jingina da bango tana cigaba da kukanta, ta É—auki kusan minti biyar a wajen sannan ta koma cikin gida..............âœ�ğŸ�? *_ALLAH ya gafartama iyayenmu😭ğŸ™�ğŸ�»_**ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(26)* ............Gaba É—aya yinin ranar haka ta yini sukuku fuska babu walwala, su maman Ama sunyi gulmar harsun gaji, har dare bata iya sakin jikintaba, dan koda su Salima sukazo bata shiga sabgarsuba, tunma suna tsokanarta har suka koma tausayinta da lallashi. Washe garima dai zuciyarta duk babu sukuni ta tashi, gashi ta gwada Number É—ayan layinsa daya cire amma bai shigaba, hakan ya tabbatar mata dai yana a Æ™asa É—in tunda dama babu waya ya tafi. Su Salima na gama tayata aiki suka tafi gida, ita kaÉ—ai suka bari tunda yanzu babu makaranta, sai islamiyya. Kwanciyarta tayi a É—aki, alwala kawai ke fiddota, abincima Æ™in dafawa tai sai shayi ta haÉ—a tasha ta sake kwanciya. Kusan bayan la'asarne tana kwance tajiyo hayaniya a tsakar gidan, bata motsaba balle ta fita, dan daga É—akin tana iya jiyo komai, kishiyar Kausar ce tazo gidan ashe take ciwa maman Ama mutunci akan munafunci data saka Kausar ta Æ™ulla musu wajen mijinta akan biyan kuÉ—in makarantar yaranta. Hayaniya dai sosai har maÆ™wafta suka shigo, wasa-wasa dai saiga gida ya cika, dan yanda nakeji ana hayaniyar sosai kamar za'a fasan bangon É—aki kawai ya isheni amsa. Har sukaci suka tsire bayan mijin maman Amatullah É—in ya shigo aka raba daÆ™yar ban leÆ™aba, sai fatan shiriya da nake nema musu kawai. Tun daga wannan ranar maman Ama da Kausar suka shiga gaba, babu mai kula wani a cikinsu, nidai nawa kallone, duk da kowannensu yana neman laÉ“ewa ya shigo jikina danya soki É—an uwansa, sam bana basu fuska nikam, danaga ma abin zai zama takura saina koma yin har wanke-wanke a babbar robata a cikin É—aki kawai, dama dai shike fiddoni tsakar gidan harna daÉ—e asamu damata, wani lokacin kuma su Fa'iza keyi. Ranar da Yah Ahmad ya cika kwana goma da tafiya ina kwance a É—aki bayan sallar zuhur ina kallon film É—in da Abu ya turomin a waya kira ya shigo, É“aro-É“aro Number Yah Ahmad da yay save da suna *My N2* ta bayyana, wani farin ciki ya kamani, na lumshe idanu ina haÉ—iyar numfashi da sauri-sauri, kamar maijin tsoron taÉ“a wayar haka na danna alamar amsawa, kafin nakai wayar kunnena a hankali. Dagani harshi babu wanda yay magana kusan Seconds goma..... “Babie Râ€? ya Ahmad ya faÉ—a a hankali cikin katse shirunmu. Idanu na sake lumshewa ina murmushi, nima na amsa a hankali da faÉ—in, “Uhyim Yayanaâ€?. “Har yanzu dai Yayan?â€? ya sake faÉ—a cikin sanyaya murya. Dariyace taso kufcemin yanda yay maganar irin kamar a shagwaÉ“a É—innan, na danneta da Æ™yar, amma sai jinai yace, “Dariyama kike mani ko? Babu damuwa zan rama ai nimaâ€?. “Ba dariya nakeba fa Yaya, ina yini?â€?. “Badai haÆ™ura zanba saina rama, ina fatan kina cikin Æ™oshin lafiya?â€?. “Alhmdllh Yaya, sai dai kewarkafaâ€?. DaÉ—i ya kama Ahmad jin furucin Rumana, yay murmushi mai sautin da har take jiyowa, “Nima hakan take Babie R, gaskiya kice na dawo gidaâ€?. Dariya Umm-Ruman ta sanya masa, dan yanzun kam ciki shagwaÉ“a yay furucinsa na Æ™arshe, tace, “Tab ai yayana idan ta nice ka dawo da gudu ma, to amma kuma banason ka wahala, kai zamanka ina nan ina maka addu'aâ€?. “Da gaske Babie na?â€?. “ALLAH kuwa yayaâ€? tai maganar da alamun jin kunya. “Tom shikenan ta hannun damar, yanzu miye labari?â€?. “Labarai kam da yawa yayanaâ€?. “To wanne zan samu daga ciki?â€?. “Saika zaÉ“a ka darjeâ€?. Yace, “Inye kaga Ahmad É—an gatan Ruman, to abani na soyayyaâ€?. Siririyar dariya Rumana tayi tana rufe fuska kamar tana gabansa, tace, “Kai yaya ALLAH sai nake ganin kamar ba kaibaâ€?. Dariya sosai ta bashi shima, dan haka ya shigayin kayansa, “Wato kamar ba niba ko? To ai kece kika maidani hakan Babie R, shiyyasa nake yaba Æ™oÆ™arin ki, dan na kula da zafinki kikazo dan kin tsare ko ina babu wasaâ€?. “Nagode Yayanaâ€? Rumana ta faÉ—a tana share hawayen jin daÉ—i dake silalo mata saman fuska. “Nine ya kamata na gode miki babie na, yanzu dai ki huta abinki, muna kasuwane, dama nakirane saboda yanzun nan na É—ora layin akan waya, idan muka tashi zan kira kinjiâ€?. “To Yaya ALLAH ya bada sa'a, sai anjimaâ€?. “Okey babu damuwa, amma idan na sake kira karnaji wannan Yayanâ€?. Murmushi Umm-Rumana tayi, koda ya yanke saita sumbaci wayar tana rungumeta a Æ™irji. Tun daga wannan kiran sai yazam kullum da daddare Yaya Ahmad saiya kirani, nikuma nakan kirashi da safe na gaishesa. Æ�angaren su Maman Amatullah kuwa sunyi gabarsu ta kusan sati uku suka koma suka sake É—inkewa kuwa, a raina nace kudai aiki ya sama. Tunda kuma suka Æ™yalla ido suka ganni da babbar waya a hannu duk sai hankulansu ya tashi, a daren ranar muna jiyo Kausar na tafka rigima da mijinta akan sai ya saya mata babbar waya. Shiko yace baida kuÉ—i yanzu, idan zatai hakuri da tata tayi, idan bazataiba to saita sayama kanta shidai baida. Wannan furuci ya kawo musu rigima sosai, dan har cemasa take mijin Umm-Ruman É—an balaguro da bai kaisa komaiba gashinan ya sayama matarsa tana É—aga musu hanci a gida da ita, wlhy bazata cigaba da riÆ™e waya mai madannaiba itama Æ´ar shafi É—innan takeso mai shan jini. Wannan al'amari ya daÉ—e yana bani mamaki, da safe koda na gaisheta Æ™in amsani tayi, nasan ban mata komaiba dan haka na watsar da lamarinta, ita dai hassada ga mai rabo ai takice. Ita dayake Maman Ama tafita bariki da wayo sai bata nuna ko a fuskaba, amma abun na sassakar mata rai sosai, da tanada dama saita kaÉ“e shegiyar wayar waran a Æ™asa ta kwararratse muga tsiya. _______________________________ A sati ukun nan da Samina ta É—auka a gidan Ma'aruff komai ya gama susuce mata, soyayyar da take tunani yay mata tanadi ko alamarta ba gani takeba, ashe Ma'aruff riÆ™aƙƙen É—an giyane, sannan kullum dare sai ya fita ta rasa ina yake zuwa?. Karfe taran dare nayi zai fice daga gidan, bazai dawo ba sai É—aya, wani lokacinma É—ayan ta wuce yake shigowa, lokuta da dama kuma cikin mayen giyane, yazo yayta mata amai mai wari, yakumace saita gyara, idan tai masa gaddama ya kusanceta da Æ™arfin Æ™wanji na tsantsar mugunta ya lakaÉ—a mata duka dole tayi tana kuka. Idan gari ya waye kuwa yayta bata haÆ™uri akan shi baisan yayiba, zata zauna tai masa nasiha yay shiru kamar ya É—auka, cikin kulawar juna zata taimaka masa ya shirya ya wuce office, idan ya dawoma zaka gansa normal, har ya nuna mata Æ´ar kulawa suyi É—an soyayyarsu idan yanada buÆ™atarta ya sauke nauyi, amma taran dare nayi duk wayon dazai mata yabar gidan ya sanshi. Gaba É—aya ta rasa a ina matsalar take?, ga mahaifiyarsa Æ™iri-Æ™iri take nuna bata sonta, hakama Æ™annensa, sauÆ™inta É—aya sunajin shakkarsa kuma ba zuwa gidanma sukeba sai idan ta kama dole. Amarya nayin Æ™iba itadai rama tayi, sai wani haske take Æ™irjinta ya cika yay fam, ga shegen kwaÉ—ayi dake yawan damunta, sauÆ™inta ma idan tace ya sayo mata abu yakan sayo, sannan bai rageta a ci da shaba ta kowanne fanni, jin daÉ—i da kayan more rayuwa na cikin gida komai bata rasaba, dolene idan kazo gidanta ka kirata mai sa'a, sai dai matsalar tanaga farin ciki, dan kuwa kaso É—aya bisa uku kawai take samu, shima wani lokacin batama samun. Ƙawayenta fa kullum cikin zuwa suke ganin É—akin amarya kashi-kashi, kowacce tanaji inama itace cikin wannan daular. Idan suna ma kansu addu'ar samun ya tata saitai ta kallonsu kawai, dan kuwa kallon kitse sukema rogo. Ƙannenta ma suna zuwa, hakama dangin mama gaje da Æ™awayenta, sauran yaran gidansune dai har yau bataga Æ™eyar kowaba, hatta da yayarta binta da suke ciki É—aya batazo mataba. A koda yaushe mama gaje da inna mari cikin aiko mata da kayan mata da Æ´an Æ™ulle-Æ™ullensu na wurin malamai suke, kuma duk tana Æ™oÆ™arin yi, amma ta kula Ma'aruff shegen taurin zuciyane dashi, wani lokacin idan tai wani abu sai taga kamar ya kamashi idan yana kwantar mata da kai, har sai ta fara murna sai kuma komai yazo ya burkuce. Babu abinda ke É—aga hankalinta irin shan giyar da yakeyi, ta tsani warinta, ga aman da yake mata mai azabar wari, har kasa cin abinci take idan ta tunosa. Yau ma dai haka ta tashi batajin daÉ—in jikinta sosai, ta daure da Æ™yar ta haÉ—a masa breakfast duk dan ta sakashi farin ciki, ga kuma maganin da inna Mari tace ta zuba masa wai zai Æ™ara lalacewa a kanta, duk dai tayi yanda akace tazo ta jere abincin a dani. Da taimakon dattijuwar mai aikinta ta gyara gidan, dayake ba anan take kwanaba, zatazo da safe ne da yamma sai ta koma gida. Hakanne ya Æ™ara kawoma Samina rufin asiri har yanzu babu wanda yasan halin da take ciki na Æ™unci game da halayen Ma'aruff, danta daure ko mama gaje bata sanarma ba har yanzu. Wanka taje tayi tai Æ´ar kwalliya dan sam batajinta dai-dai, dama dai tunma tana gida ba isashshiyar lafiyarne da itaba, tana daurewane kawai a zatonta zirga-zirgan bikine, to yau dai sosai takejin ciwon a jikinta. ÆŠakin Ma'aruff ta shiga, yana kwance cikin bargo yana kwasar barcin da giya ta haddasa masa, tunda tazo gidan kullum sai ta tashesa da safene yakeyin sallar asuba, to sanda ake sallar shi hankalinsa bai gama dawowa jikinsa ba ta ina zaiyita?. Yanzunma da Æ™yar ta iya tadashi dan kar yayi lattin Office, ya tashi yana mata masifa, da yake harta fara sabawa sai batace komaiba ta taimaka masan dai har bayi inda ta haÉ—a masa ruwan wanka. Bayan ya shiga dawowa tai da nufin ta gyara masa É—akin kamar yanda ta saba amma sai hakan ya gagara saboda jiri dake kwasarta, dole ta duÆ™a gaban gadon ta kifa kanta kan gadon. A wannan yanayi Ma'aruff ya fito ya Sameta, kamar zai shareta sai kuma ya matso yana yarfa mata ruwan hannunsa, “K lafiyarki kuwa? Kina zaman miye da baki gyara É—akinba? kinsa na fito inata taka dattiâ€?. Samina bata iya bashi amsaba, bakuma ta É—ago ta kallesa ba, shima saiya watsar da ita yay haramar yin sallar asuba, lokacin takwas ma fa ta wuce🤦ğŸ�»â€�♀. Yana cikin yin sallarne Samina tai baya yaraf ta faÉ—i. Saurin idarwa yay ya matso yana taÉ“ata, jin ta suma sai abun ya bashi mamaki, ya shiga kiran sunanta yana murza tafin hannunta, amma ina ko motsi bataiba, ruwa ya tashi ya É—ebo a gaggayce ya yayyafa mata, sai lokacin ta kawo numfashi, “Lafiyarki kuwa? Miya sumar dake haka?â€?. Da Æ™yar Samina ta buÉ—e baki tace, “Sweet banda lafiya wlhyâ€?. Hannu ya aza bisa wuyanta, yaji zafi sosai, “Tabbas ga jikinki da É—umi ma, ni saima yanzu na lura kin rame da yawafa, baÆ™ya cin abince halan?â€?. Murmushi kawai Samina tayi tana haÉ—iye kukan da yake shirin taho mata, shi tunaninsa abincine ke kawo Æ™iba kawai babu kwanciyar hankali?. “Kinmin shiru ina miki magana?â€?. Kallonsa tayi, sai kuma tayi murmushi tana girgiza masa kai, “Inaci manaâ€?. “Shikenan bara na shirya muje asibiti, idan kuma bazaki iyaba bara na kira Adam ya dubaki kawaiâ€?. “Ka kirashi É—in to kawaiâ€?. Kamata yay ta koma saman gado ta kwanta, shikuma ya É—akko wayarsa ya kira abokinsa Adam daya kasance likita. Kafin Adam yazo ya gama shirinsa na fita, a É—akin ya barta yaje yaci abincin data shirya a dani É—in, yana tsaka dacin abincinne Adam ya iso. Bayan sun gaisa ne yayma Adam É—in tayin abincin amma sai yace yayi breakfast shi. Umarnin shiga É—akinsa kawai ya bashi yaje Samina na can, babu wani alamar nuna kishi koda a fuskarsa, cigaba ma yay dacin abincinsa hankali kwance Adam kuma ya shige É—akinsa. Samina na kwance Adam ya shigo mata saÆ™aÆ™a babuko sallama, wannan abu ya sosa mata rai, ta kumaji zafin Ma'aruff, domin dai ya nuna bama ya kishinta matsayinta na matarsa ta sunna, tsabar takaici ma saiga Adam zaune É—ane-É—ane a bakin gadon da take kwance, sirrinsu kuma dukda bata taÉ“a kwana a kansa ta daÉ—in raiba. Haushin hakanne ya sakata ita ta sauka Æ™asa, amma ko a fuska Adam bai nuna ya damuba, saima tsokanarta da cewar “Amaryarmu kinsha Æ™amshiâ€?. Murmushin yaÆ™e kawai tai masa. Tambayoyi ya shiga mata, yanda take bashi amsane ya sakashi kafeta da idanu, daga Æ™arshe ya bata tsinken gwajin ciki yace taje tayi. Bata musaba taje tayo yanda yace, ta fitone ta iske Ma'aruff ya shigo, yana zaune kusa da Adam suna magana, sai dai ta lura kamar Ma'aruff É—in a rikice yake, tsinken ta miÆ™ama Adam ta koma kan sofa ta kwanta....... “My friend da gaske fa akwai cikin nanâ€?. Wata zabura Ma'aruff yayi yana faÉ—in, “Kai bazai yuwuba Adam, duka yaushe akai aurenma da za'ace ta É—auki ciki?â€?. “Kaga Calm down Please, bara na É—iba jininta yanzu zanje na dawoâ€?. Ma'aruff baice komai Adam ya É—iba jinin Samina da suka É—aure mata kai tama kasa cewa komai balle tunanin inda suka dosa. Tunda Adam ya tafi Ma'aruff ya kasa zaune ya kasa tsaye, sai kai kawo yake a É—akin, ita Samina ma barci ya kwasheta a wajen. Ba jimawa kuwa sai ga Adam ya dawo, tun a yanda Ma'aruff yaga fuskar Adam É—in ya tabbatar akwai dai cikin. Adam ya miÆ™a masa result É—in, jikinsa har É“ari yake wajen amsa ya duba. Takardar ya jefar a tsawace yace, “Impossible Adam, cikin wata biyufa!!?â€?. Yanda yay maganar a tsawace ne ya farkar da Samina mai barci, a kunnenta yake faÉ—in, “Ai koda cikinnan a gidan nan ta samesa ba'a wajeba wlhy ban shirya haihuwa yanzuba ballema É—an shege, dolene a zubar dashi yanzun nanâ€?. Sosai Samina ta Æ™walalo idanu waje, “Sweet wace irin maganace wannan haka kakeyi? Ni dai to baza'a zubarmin da cikiba inason kayana, tayaya za'ai mu É—auki laifi biyu bayan na zina kuma ga kisan kai?â€?. Harara ya maka mata yana sake harzuÆ™owa kamar zai maketa, “Ke dabbar inace da baki fahimtar abinda muke faÉ—a?, kina tunanin zan bari ki haifa mana É—an shege ne a cikin zuri'armu ki gurÉ“atata? To idanma barci kike ki farka wlhy, É—an halak É—inma ban shirya amsaba balle na shege, inhar wannan cikin nawane bawani daban yayisaba dolene a zubar dashi....?â€? Da sauri Samina ta katsesa da faÉ—in, “Kamarya ba wani yayisaba? Bayan kai na taÉ“a mu'amula da wanine?â€?. “Ubanwama yasani ko kin taÉ“ayi ballagaza, tunda har kika iya bani wanima zaki iya bashi ai, ciki dai ko uwarki mai kwaÉ—ayinan tazo nan bata isa hanashi yabi sokawe ba yau dinnanâ€?. Hawaye masu É—umi suka shiga bin kumatun Samina, ta nuna Ma'aruff itama tace, “Wlhy sai dai uwarka mai baÆ™ar zuciya......â€? Jikake “Tatasss!!â€? saukar lafiyayyen mari a kumatun Samina, ta dafe kuncin tana sake fashewa da kuka. Adam dake kallonsu yay saurin riÆ™e Ma'aruff dake zaro belt É—in wandonsa. “Kaga ku nutsu dan ALLAH karka taÉ“ataâ€?. “Adam in bartafa kace?, wannan karuwar gidance har ta isa ta zagarmin uwa dan ubanta?â€?. “Nasan batai dai-daiba, amma dan ALLAH ka barta muyi kawai abinda ya dace, kekuma tunda yace bayason cikin kibari kawai a zubar dan ALLAH a zauna lafiya, lokacin daya shirya na tabbata bazai hana ki haihu É—inba.......â€? “Dawa zan haihu? Bar wannan saÉ“on dan ALLAH Adam, ai babu tsarin haÉ—a zuri'a da wannan ballagazar yarinyar a daga gareni, haka kawai a haifamin Æ´aÆ´a masu bin maza, saboda Æ™waÉ—ayifa tabar saurayin daya gama mata wahalar duniya kuma É—an uwanta, tokai ta yaya zanyi fatan tazama uwar Æ´aÆ´ana a haifamin fanÉ—ararru waÉ—anda idan nace ga yanda nakeso suce bazasuyiba, saboda haka uwarsu taima ubanta itamsâ€?. “Ya isa haka dan ALLAH, haba MJâ€?. Shiru Ma'aruff yay yana Æ™wafa, ya nuna Samina dake kuka rurus saboda baÆ™aÆ™en maganar daya jefa mata yana faÉ—in, “Garama ki tsaya da arziÆ™i, dan wlhy inba hakaba dukan mutuwa zan miki kuma a zubar da cikinâ€?. “Sai dai ka kasheni, amma bazan yarda a zubarmin da cikib......â€? Maruka biyu ya sauke mata a lokaci É—aya, nanma sai da Adam ya riÆ™eshi yana bashi haÆ™uri sannan. Adam ya haÉ—a allurar dazai mata, Samina naji na gani Ma'aruff ya matseta Adam ya danna mata allurar zubda ciki, tana wani kuka mai tsuma ran mai saurare. Mintuna sha biyar kacal dayin allurarnan jini yaÉ“alle kuwa. Tun tana sanin halin da take ciki har ta rasa jinta da ganinta baki É—aya.............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(27)* ..............Jini sosai ya É“allema Samina, abinda ya tsorata su Ma'aruff kenan suka É—auketa zuwa asibiti, gaggawar fara Æ™oÆ™arin shawo matsalar Aliyu ya farayi, da Æ™yar aka samu komai ya dai-daita bayan baÆ™ar wahalar da yasha. Ma'aruff sai jan tagwayen tsaki yakeyi, ya kasa zaune ya kasa tsaye har sai da Adam ya fito sannan. Kwantar masa da hankali yayi akan an samu dai-daiton komai, yanzu haka zasu kai Samina É—akin hutune. Numfashi ya sauke a hankali, sai lokacinne ya tuna da batun aikinsa, waya ya ciro yay kira Mama gaje ya sanar mata akan tazo asibitin ta samesu. Hankalinta ya tashi sosai, da yake batasan ina zata gano asibitinba saboda private ne sai ta tasa Æ™anin Rumana gaba Kamalu suka tafi dan ya rakata, bata sanarma kowaba saboda a Æ™ofar gida ta gamu da Kamalun ta iza Æ™eyarsa suka tafi. Koda suka iso suna gaisawa da Ma'aruff ya kaita É—akin da aka kai Samina sai yay mata bayanin É“ari Samina tayi, daga haka yay musu sallama ya tafi akan shi zaije Office ne saiya dawo. Yanda Samina ta rame ya tadama mama gaje hankali, amma data tuna É“ari akace tayi saita danganta ramar da kwaikwan ciki, sai dai a Æ™asan ranta tana mamakin miyasa Samina bata taÉ“a sanar mata ta samu cikiba koda wasa? Yanzu kuma auren sati uku ne har an samu cikin da zai iya zubewa?. Batai zurfi a wannan tunaninba ta watsar da shi gefe kawai ta É—akko wani. Kamalu shine ya koma gida ya sanar musu Samina na asibiti babu lafiya, kowa yasha mamaki, amma da yake ba biyema shirmen mama gaje sukeba sai sukai shirin zuwa su dubata. Yayinda yaran gidan suka fara tafiya kaima yayyensu na ma'auri labarin. Harsu Ayyah sukazo duba Samina asibiti tana barci bata farkaba, kowa yayi mamakin ganin ramar da Samina tayi a sati uku da aure kacal, hakama zancen É“arewar ciki ya tsayama kowa a rai. Ammi ce kawai data daÉ—e da fahimtar Samina nada shigar ciki tun tana gida abun bai bata mamakiba, sai dai tana tausayin mama gaje akan Æ™arancin rashin kulawa da saka idanu akan yaranta. Basu baro asibitinba sai gab da magriba, har zuwa lokacin kuma babu ko É—aya daga dangin mijin Samina daya leÆ™o, shima kansa Ma'aruff É—in bai dawo ba, sai Inna mari da Iya da sukaje, sai ko dangi É—ai-É—ai irin na kusa da labarin yaje musu suma suka É—an lalleÆ™o. Har zuwa lokacin kuma Samina nata barci bata farkaba, su dai sallama sukai musu suka taho akan sai kuma gobe idan ALLAH ya kaimu, dan malaman asibitin sun fara maganar sunyi yawa, da sun tsaya har sai Saminar ta farka suma. Bayan dawowarsu gidane suma su Baba suka tafi duba Saminar, sun isa babu jimawa ne ta farfaÉ—o. Da ihu da fisge-fisge Samina ta farka, sai ambatar sunan Ma'aruff take akan itafa tanason cikinta karsu zubar mata, babu wanda bai shiga ruÉ—aniba, su sam sunma kasa fahimtar mi Samina ke faÉ—a. Dr Adam yace duk su fita daga É—akin Please. A daidai wannan lokacinne kuma Ma'aruff ya dawo, daka gansa zaka san hankalinsa kwance, kuma daga gida yake, dan bakayan É—azun da safe banema a jikinsa, babu tausayi ya wankama Samina dake cikin halin rashin sanin mi takeyi mari, “K dan ubanki duniya kike faÉ—ama yanda aikai ne?â€? Da sauri Adam ya janyesa yana masifa, “Wai kai MJ mike damun kankane? Yarinyar dama batasan ina a hankalinta yakeba kakema wannan Marin? Kaji tausayin halin da muka sakata mana, wlhy badan tanada sauran shan ruwaba a É—azun zata iya rasa ranta, kai baka da wani abin birgewa sai dukan mace? Wannan fa matarkace ta sunna ba matan banza daka sabama wannan rayuwarba, Mtsoww, baka sha giyarba ma rasa hankalinka ake......â€? A fusace Ma'aruff ya dakatar da Dr Adam, “Malam karka faÉ—amin babu daÉ—i mana, bansan shishshigi kaima ka saniâ€?. Banza Dr Adam yay masa, ya shiga Æ™oÆ™arin ganin Samina da numfashinta ke fita da Æ™yar bama taimakon gaggawa, dole dai allurar barcin ya sake mata saboda sam bata a cikin hayyacinta, a Æ™asan ransa yana dana sanin biyema Ma'aruff akan wannan aikin. Acan waje kuwa su mama gaje na iya jiyo hayaniyar su Ma'aruff, sai dai basajin mi suke faÉ—a, tuninsu ma duk ruÉ—ewar halin da Saminar ke cikine ya jawo hakan, hakan yasa suma suka sake rikicewa ainun. A fusace Ma'aruff ya fice daga É—akin, ko kallon su Baba dake wajen dasu mama gaje baiyiba balle su sami mutuncin a gaishesu, su duk ganinsu halin da matarsa ke cikine ya sakashi a ruÉ—ani🥺. Basusan ma yana fita daga asibitin zuwa yay ya tanaji giyarsa ba tare da tsaleliyar budurwa suka nufi gida, tunda yau babu Samina a cikinsa anan zai warwasa abinsa😢. ★★★★★★★★★★â˜? Ina bakin rijiya zaune ina wankin Æ™arfin hali saboda kaina dake mani wani azabar ciwo, gaba É—aya kwanakinnan haka nake fama da wannan ciwon kai, abinda kawai nasaka a raina basir ne yaymin mugun kamu da malleriya, sallamar yaran gidanmu ta sakani É—ago idanu na kallesu, ni kaÉ—aice dama a gidan, Kausar taje asibiti wai yaron cikinta na dawo mata a Æ™irji, maman Amatullah kuwa tana gidansu sunan Æ™anwarta data haihu, su Fa'iza kuwa tun da safema suka tafi gida yau. Sallamarsu ta amsa fuskarta dai babu walwala. “Ku kuma daga ina? Da wannan tsakar ranar khadija?â€?. “Yaya Rumana daga gida mukefa, Yaya Samina ce bata da lafiya tana asibitiâ€?. Ajiye hijjab É—in danake cuÉ—awa a cikin ruwan kumfar nai ina faÉ—in, “Ya salam, miya sameta haka?â€?. “Muma bamu saniba, amma dai su Ammi ma duk sunacan sunje dubataâ€?. “Wayyo, to ALLAH ya bata lafiya, zan kira Yah Ahmad kuwa nasamu zuwa anjima naje na dubataâ€?. Haka Rumana ta cigaba da wankinta su khadija na tayata da hira, duk da ma ita ba saka musu baki takeba dan kanta dake ciwo, da yake wankin baida yawa dan danan ta kammala, tana share ruwan wajen Kausar ta shigo tana É—aga Æ™afa da Æ™yar saboda ciki, duk da yanzu bata min magana hakan bai hanani mata sannu ba. “Uhummâ€? kawai tace min ta buÉ—e É—akinta ta shige. Ban damuba, nima na haÉ—a robobin danai wankin na nufi nawa É—akin, muna shiga na bama su Khadija kantu daya rage a kayan sana'ata nace suje gida kar'a nemesu, dan nagaji da surutunsu nikam. Da murna suka amsa suka wuce, nikuma na shiga duba magani dan nasha sai dai ma ashe ya Æ™are, Æ™aramin tsaki naja na haye gado na kwanta kozan samu sassauci. Ring É—in wayartane ya tasheta daga nannauyan barcin datai nisa a ciki, ta kai dubanta ga agogon É—akin tana Æ™oÆ™arin lalubo wayar a Æ™asan filo. Ƙarfe biyar na yamma, agogon ya nuna, tashi nai zaune a rikice dai dai na gama ciro wayan, Yaya Ahmad ne, kafin na É—agama ta tsinke. Ina Æ™oÆ™arin sakkowa ya sake kira, dakatawa nai na É—aga ina kaiwa kunne. “Kina lafiya kuwa? Tun É—azun nake kira amma babu amsaâ€?. Cikin yanayin wanda ya tashi a barci nace, “Kayi haÆ™uri Yaya, wlhy barci nakeâ€?. Daga can yace, “Barci kuma? Lafiya dai ko?â€?. “Lafiya Æ™alau, kaina ne kawai kemin ciwo dan wankima na gamaâ€?.. “Na rasa wannan ciwon kai na miye haka? Kusan kullum yanzunfa sai kinyi?â€?. “Wlhy kuwa Yaya, amma karka damu inaga basirne, zan aika iya ta bani maganiâ€?. “ALLAH ya Æ™ara sauÆ™i, yanzu kinsha magani ko?â€?. “A'a maganin ya Æ™are, jira nake anjima idan Yah Mudan yazo sai ya sayo maniâ€?. “Bara kawai na kirashi sai ya kawo miki yanzun, ina zama da ciwo yaga daÉ—iâ€?. “To Yaya na gode, itama Yaya Samina ma bata da lafiyaâ€?. Shiru yay kamar bai jitaba, hakan yasa tai tunanin baijinba ta sake maimaita masa. Cikin halin ko in kula yace, “ALLAH ya Æ™arama kowa lafiyaâ€?. “Amin yaya, ammafa abin serious ne fa, dan tanama asibiti, na shirya naje na dubota dan ALLAH?â€?. A hasale yaja tsaki yana faÉ—in, “Malama kiji da naki ciwon kinji, inada abunyi sai anjimaâ€? Æ™it ya kashe wayarsa. Shiru nayi a wajen tamkar ruwa ya cinyeni, na zame wayar a hankali ina kallonta kamar zan hangosa ta ciki, dama tun jiya nasan haushina yakeji saboda su Fa'iza sunce zasuje gidan Yaya Samina, nima saina tambayesa dan naje nagano É—akin amarya daga nan mu wuce gidan sunan Æ™anwar maman Ama da akeyi. Aiko naci masifa, dan Yah Ahmad na asali dana sani ya komamin, tamkar zai jawoni daga wayar ya daka, daga Æ™arshe ya kashe wayarsa ma baki É—aya, na gwada kira yafi sau hamsin amma switch up, ni kuma yanzu sam banyi zaton abin zai Æ™ara É“ata masa raiba tunda dai ciwo akace. Damuwa fal raina na tashi na fita, dan ko sallar la'asar banyiba, tsakar gidan shiru kamar babu mutum, dama dagani sai Kausar ne, mai raya gidan maman Ama ce kodan saboda Æ™iriniyar yaranta. Bayan na idar da salla na É—auki waya na kirashi, amma harta yanke bai É—agaminba, na kuma kira ban gajiba, sai da na jera masa kira goma sannan ya É—aga. A hasale yace, “Ke wai bakisan ina kasuwa bane? Idan kika takura min da maganar nan zan É“ata miki rai wlhyâ€?. Bai jira ma mizan ceba yanzun ma ya sake yanke min wayar, hawaye masu É—umi suka shiga rige-rigen fitowa a idanuna suna silalowa bisa kumatuna, ni bansan lokacin da ya farama Yaya Samina irin wannan baÆ™ar tsanarba? nima dai na shagala wajen mantawa murÉ—aÉ—É—en halinsa ne, darajar aurenmu yasa na fara ganin haÆ™oransa a waje, suma É—in a wannan zuwan. Zamewa nai na kwanta ina cigaba da hawayena. Sai bayan isha'i yau su Salima sukazo, dan sune ke a gidan saboda su Ammi sunje duba Yaya Samina a asibiti. Yanda suke bani labarin halin da Yaya Saminar take ciki sai tausayinta ya kamani, na mata addu'a dan nasan tunda yace bazan jeba to bazanje É—inba, dan sunan Æ™anwar Maman Ama da yace bazanjeba jiya gashi banje É—inba. Sai da zan kwanta ne danaga har lokacin bai kiraniba nai masa text message na ban haÆ™uri da kalamai masu sanyi na tura masa. Haka na kwanta cikin damuwa, da Æ™yar barci ya É—aukeni kuwa, dan ya sabamin duk dare ko bazamuyi hira mai tsaho ba dai zamu gaisa yaji lafiyata naji tashi kafin na kwanta. Da safe ko da su Fa'iza sukace na shirya muje dubota, canai musu suje kawai banajin daÉ—i, danma karsu zargi wani abu sai nace jiri nake gani. Sannu sukaita jeramin kafin su wuce, nace suce ina gaisheta dan ALLAH. Bayan wucewarsu na É—auki wayata na sake dubawa, a zatona ko zanga reply É—in Yah Ahmad, amma sai naga wayam, tagumi nayi na zubama wayar ido kawai. Duk da motsin Kausar da nake jiyowa a tsakar gida ban fitaba sai da zanyi sallar zuhur, dan kafin su Salima su wuce komai sunmin har É—ibar ruwa. Banga Kausar a wajeba yanzun, ta shige tuni, na laru dai batajin daÉ—i kwana biyunnan, É—akinta na nufa nai sallama, sai da nayi kusan uku sannan ta amsa min, ban damuba na shiga ciki, kwance take a Æ™ofar É—aki, É—akin kaca-kaca babu gyara, na zauna a kujera ina mata sannu da tambayarta yaya jikin?. Nanma da Æ™yar ta amsamin cewar da sauÆ™i. Duk da nima ba Æ™arfin nakeji ba haka na tashi na fara kimtsa mata É—akin, dan yayi datti da yawa, da alama dai tama daÉ—e batai gyaransa ba, wanke-wanke kansu cike da babbar robarta ta tara, bayan na gyara gadon nace ko zata koma can. Bata musaba ta yunÆ™ura zata tashi amma ta kasa, taimaka mata nai ta miÆ™e ta koma saman gadon, nikuma na Æ™arasa kimtsa É—akin harda morping duk nai mata, na kwashi wanke-wanken na fita dasu. Har la'asar ina ma Kausar hidima, sai da naga komai yayi fes sannan nace mata ta daure tayi wanka zataji Æ™arfin jikinta, kanta ta É—agamin kafin ta fara jeramin godiya. Nai murmushi da faÉ—in babu komai karta damu, koda na fito nai alwalar la'asar É—aki na koma, ban sake fitowa ba sai da Maman Ama ta dawo gab da magriba. Sannu da zuwa nai mata tare da ALLAH ya raya, na kuma bata haÆ™uri akan rashin ganina da bataiba. Ta É—anyi dariya tana bina da kallon Æ™urulla, “Babu komai Amarya, ai dole nai miki uziri tunda ban saniba ko ogane ya murÉ—a kambunsa, dan ba kasafai suke son yawan fitarbaâ€?. Murmushi nai nace, “A'a bama shi bane, kawai dai jiya na yini ne da ciwon kai wlhyâ€?. “Ayyah, to UBANGIJI ya Æ™ara lafiyaâ€?. Da Amin na amsa ina tsokanar Amatullah dake cin biscuit. ________________________________ Æ�angaren Samina kam sai washe gari ta farfaÉ—o cikin hankalinta, taÆ™i magana wa kowa sai hawaye, hakan ya saka Inna mari fara mata masifa akan ai ba kanta aka fara É“arin ciki ba, idan tayi haÆ™uri ALLAH ne zai bata wani. Ita dai batace uffan ba, sai da taga Æ´an dubiya nata zuwane sannan ta daurema ranta ta daina kukan, sai tsoro ya kamata sosai da lamarin mutane, dan wasu idan akace É“ari tai sukan jinjina maganar, harda masu cewa ikon ALLAH, yanzu cikin sati uku har yakai ai É“arinsa?. Wannan furuci da mutane ke yawan yi sai ya fara É—arsama mama gaje da inna mari shakku suma a ransu, ga mamakin rashin dawowar Ma'aruff asibitin, tun daren jiya daya fita cikin fushin abinda Aliyu yay masa su kuma suka É—auka damuwar halin da matarsa ke a cikine, sai kuma rashin ganin danginsa da basu zo duba Samina ba. Koda mutane suka tsagaita zuwa yamma inna mari kasa haÆ™uri tai sai da tai maganar rashin dawowar Ma'aruff É—in da rashin zuwan danginsa. Uffan Sanina dake kwance bata ce ba, duk da kuwa taji mi Inna Mari É—in ta faÉ—a sarai. “Wai Samina bakiji mina faÉ—a bane halan?â€?. Kallo É—aya Samina tai mata ta janye idanunta gefe, “To idan najiki mizance Inna mari? Naga dai kwance nake anan ta yaya zansan lafiya ko saÉ“anin hakanâ€?. “Kefa dama baki da kunya Samina, daga tambaya minene namin baÆ™ar magana dan rashin arziÆ™iâ€?. Shareta nanma Saminar tayi, saima ta rufe ido kamar mai shirin barci. Har suka kwanta babu Ma'aruff babu dalilinsa..........âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(28)* .............Yau É—inma har na kwanta banga kiran Yah Ahmad ba, duk da abin nacin raina haka na danne nima na sharesa kawai. Washe gari da safe na fito zanyi wanke-wanke sai naji Maman Ama da Kausar na gulmata wai bilicin nake, saboda nayi wani mugun haske fatata har Æ™yalli take. Ni dariyama suka ban, toni tunma ina budurwa bayan basilin zanma iya rantsewa ban taÉ“a siyan wani mai dan na sama jikina ba, ina naga kuÉ—in sayen to, sai dai idan munje kamar gidan yayunmu mun ganine mukan shafa wani lokacin...... Maganar Kausar dake cewa, wai jiya da nake mata aiki itafa kasa É—auke kanta tai daga kallona, saboda nayi Æ™iba ga fari, anyama mai nake shafawa kuwa ba allura naje akaiminba na kumasha maganin Æ™iba dan ace inajin daÉ—i wajen miki? Dan inda maine da Æ™afata saita nuna, amma dukfa jikinane yay hasken. Kaina na girgiza kawai ina murmushi, fitarma da zanyi saina fasa na koma É—aki na kwanta, dama ruwa zan É—iba. Bansan lokacin da suka tashi a wannan gulma tasu ba, lokacin dana fito alwala kuwa idanunsu tamkar zasu faÉ—o saboda kallona. Ni wlhy zuwa yanzunma rayuwar waÉ—annan matan tausayi take bani, to ace kai baka kula da matsalolinka ba saina wani, ga nauyin cin naman É—an uwanka da kullum kake azama kanka?, ALLAH shi kyauta to. Koda na idar da salla tsakar gidan na dawo nima na fara Æ´an ayyukana, kallo kam sukeda lokacin yinsa, nakan É—an jefa musu baki a hirarsu idan sun sakkoni, amma fa ban saki baki ba kamar wadda bata da aikinyi. _______________________________ Æ�an garen Samina kuwa dai har yammar ranar basuga Æ™eyar Ma'aruff ba, sunma Samina tambayar duniya a kansa taÆ™i kulasu. Sai bayan magriba suna shirin kayansu kamar yanda Doctor yace suyi dan zai basu sallama sai ga Ma'aruff yazo, abin mamaki babu wanda ya gasar tsakanin Inna Mari da Mama gaje, sai ma faman hura hanci yake yana wani É—aÉ—É—aure fuska. Mama gaje ko jiki na É“ari take gaidashi, ya amsa a cinkushe babu wani alamun girmamawa agareta. Wannan abu ya saka Samina tsantsar takaici, shiyyasa da aka sallamesu zasu wuce tace ita gidan Inna Mari take so ta wuce, sai taji Æ™arfin jikinta zata koma. Da farko Ma'aruff yaso yin gardama, mikuma ya tuna oho masa yace taje amma sati É—aya kacal. Ta yarda da hakan, maimakon ya É—ibesu ya kaisu gidan a motarsa sai kuÉ—in napep ya danÆ™a musu wai shi akwai inda zaije ana jiransa. BaÆ™in ciki tamkar Samina ta haÉ—iyi zuciya ta mutu, amma dai sai batace dashi uffanba. Tunda suka shigo gida iya keta haba-haba dasu, ita ta dafama Samina ruwan zafi tai wanka dan taji daÉ—in jikinta, tare da nuna mata dabarun da zata gyara jikinta duk da kuwa É“ari tayi. Uffan inna mari bata ce dasuba, dan ita abinda Ma'aruff yay musu ne kecin ranta, so take ta gano ina malar take suyi Æ™oÆ™arin gyarawa kafin Saminar ta koma, dan sosai ta fahimci akwai matsala, to kafin mutane su farga gara suyma tufÆ™ar hanci. Aiko da dare Samina na kwance bisa gadonta, itako tana Æ™asa zaune mama gaje ma haka dan bata wuce gidaba wai sai da safe inna Mari ta jefoma Samina tambaya a bazata. “Anya Samina wannan mijin naki akwai zaman lafiya a tsakaninku?â€?. Da mamaki Samina ta kalli inna mari, “Inna miyasa zakimin wannan tambayar?â€?. Sosai Inna mari ta kalli Saminar, “K Æ´arnan barmin wani É“oye-É“oye, fito fili ki faÉ—i damuwarki kafin ki koma malam ya maido miki shege akan layi, kafin Æ´an bakin ciki da sa ido su fargaâ€?. Ajiyar zuciya Samina tayi tana É—auke kanta ba tare da ta faÉ—i abinda suke bukatar jinba, bawai bata son faÉ—ar bane, kawai dai tana tsoron faÉ—arne maganar cikinta ya shigo, kuma inhar zata faÉ—ar sai wannan labarin ya shigo. Suma Æ™yaleta sukai basu sake magana akaiba har kwanaki uku da dawowarta. A hakanma basuga Æ™eyar Ma'aruff a gidanba, gashi tabar wayarta acan gidanshi, kayama da take buÆ™atar a kawo mata tanaji tana gani sai haÆ™ura tayi. A kwana na huÉ—une Inna mari tai shirin zuwa wajen malaminsu, Samina catai zata bita, batai musu ba suka shirya suka tafi tare. Aiko ranar yini guda a wajen malamin suka yisa, ya haÉ—o mata abubuwa sosai akan Ma'aruff, na binne-binne da wanda zata bashi yasha ko yaci a abinci. Mama gaje kuwa a can gidansu Ahmad catai Samina ta koma gidanta, harshi baba Yusha'un abinda tace dashi kenan. Babu wanda ya damu da bin Æ™waÆ™wÆ™wafinta, dan kowama tasa ta ishesa a É—akinsa. _________________________________ Tsawon kwanaki huÉ—u Yah Ahmad na haushi dani akan kawai na tambayesa zuwa duba Yaya Samina, wannan abu nasa ya daÉ—e yana bani mamaki. A ranar cikon ta huÉ—un ina cikin gyara kayana a drawer sai ga kira ya shigo min, bamma kawo shiÉ—in bane na zata ko Yah Mudan ne. Ganin sunansa na yawo É“aro-É“aro a waya sai mamaki ya kamani, cikin hanzari na É—aga saboda tana gab da tsinkewa. A sanyaye nai sallama dan shi yayi shiru da ga can. Yanda ya amsa da É—an dama sai naji sanyi a raina, na tambayesa ya kasuwa da jama'a?. “Alhmdllh, ya jikin naki?â€?. Da É—an murmushi a fuskata nace, “Na samu sauÆ™i ai Yayanmuâ€?. Daga can Ahmad ya lumshe ido kewarta na cigaba da zungurinsa, cikin sanyin muryar datai kwana biyu bata jiba daga garesa yace, “Yanzu mikikeyi?â€?. DaÉ—ine ya kamani, nai murmushin da nakeji a jikina yayi tasiri a garesa, Æ™asa na kuma maida muryata nace, “Ina gyaran kayane Yayanaâ€?. YaÉ—an sauke numfashi kaÉ—an daga can, “Sannu da Æ™oÆ™ariâ€? ya faÉ—a a Æ™asan maÆ™oshi. Tunda nace yauwa sai mukai shiru mu duka, nice na katse shirun da cewa, “Yaya kayi haÆ™uri dan ALLAH na É“ata maka rai ranar, insha ALLAH bazan sakebaâ€?. “Ya wuceâ€?. Ya bani amsa a takaice, daga nan muka sake yin shirun na wasu sakwanni kafin ya kuma kauda shirin namu da cewar, “Ki zaÉ“a cikin gidajen su Yaya Maryam ina kikeason zuwa?â€?. Wani daÉ—ine ya kamani, cikin zumuÉ—i nace, “Ko gidan Yaya Maryam É—inma yayiâ€?. “Ki shirya sai su Salima su rakaki gobe idan ALLAH ya kaimu kimata yini, saura kukai har dare acanâ€?. “Na gode Yayanmu, insha ALLAH zamu dawo da wuriâ€?. Yanda ya jiyo tana zumuÉ—i sai tausayinta ya kamashi, amma sai bai nuna mataba yay mata sallama akan idan ya koma gida zai kirata, yanzu yana kasuwa ne, kafin ta bashi amsa ya yanke wayar. Sosai naita zumuÉ—in wannan fita, su Salima na zuwa na gumtsa musu bayani, dariya sukaita min, niko ban damuba dan ni kaÉ—ai nasan daÉ—in da nakeji, tunda akai aurenmu ban taÉ“a zuwa gidan kowaba a cikin yayyenmu, aiko tun a daren na gama kimtsa hatta kayan da zan saka saboda tsabar zumuÉ—i. Da daddaren ma ya kirani, duk da dai sama-sama yanzunma muka gaisa naji daÉ—i, koba komai dai inaji a jikina ya daina fushi dani. Ƙarfe goma mun gama shiri, ko nace na gama su Fa'iza da suka je gida su faÉ—a nake jira su dawo mu wuce, sai kallon agogo nake ina zuba tsaki, aiko basu dawoba sai kusan goma da kwata, sunsha harara kamar idona zai faÉ—o. Sukaita zubamin dariya, ban kulasu ba muka fito na kulle É—akin, Mama Ama ce kawai a tsakar gidan, kausar na É—aki inaga dai jikin nata babu daÉ—ine, ganin takalmin mijinta yasa mukaima maman Ama salama kawai muka fice abinmu, duk da neman zance da take na tambayar “Su amarya yau kuma ina aka nufa?â€?. Banko bata amsaba bayan murmushi da cewar “Zan É—an fitane saimun dawoâ€?. Muna fitowa su Salima ke faÉ—in, â€�Wai ita matarnan bazata canjaba?â€?. Suma ban basu amsaba, muka tare Napep dai sukai ciniki sannan muka shiga. Farin cikin da nai na fitar sai muka iske mafiyinsa a wajen Yaya Maryam, gaba É—aya ta gama rikicewa da murnar ganinmu, ta kasa zaune ta kasa tsaye. Gashi dama ita kaÉ—ai muka iske a gidan kishiyarta wai tayi tafiya zuwa Zamfara biki. Sosai ranar na tsinci kaina a farin ciki, domin na yini cikin Æ´an uwana munsha zuminci, Yah Ahmad ma ya kira suka gaisa da Yaya Maryam har take masa faÉ—an wannan karon baizo gidanta ba harya koma. Bansan wace amsa ya bata ba, naga dai ta kalleni tana dariya da faÉ—in, “Zahiri kuwa É—an Æ™aninaâ€?. Munsha yini cir, sai kusan biyar muka baro gidan, inaji ina gani muka biya ta Æ™ofar Gidanmu su Salima suka shiga suka É—akko abu sukazo muka wuce amma ni sai dai kallo, sai da naji hawaye sun cikan idanu, banda aure waye ya isa maka katanga da gidanku? sai lokacin da akaso kaje. __________________________________ Haka rayuwar taci gaba da shuÉ—awa, wasu abubuwan na wucewa wasunsu na biyo baya, wataran masu daÉ—i wataran saÉ“aninsu. A wannan yanayin Samina ta koma gidan ma'aruff bayan sun masa shiri na musamman daga wajen malaminsu, tsafi gaskiyar maishi, a cewarsu sunga canji daga Ma'aruff É—in, dan kuwa da kansa ma yazo ya buÆ™aci komawar Saminar. Da farko ta tirje wai ita jan aji saboda taga yana lallaÉ“ata, sai da Inna mari tai mata kaca-kaca akan ta zauna shirme ta lalata komai. Aiko babu shiri ta dawo hankalinta ranar da yazo da dare ta shirya suka koma. Tunda ta koma gidan ba'ace babu daÉ—iba, dan kuwa dai tana samun kulawa fiye da da, sai dai bai fasa shan giyarsa ba balle neman mata, yawan dukantane dai ya bari sai idan ya nemeta ne taÆ™i saboda warin giyar da bataso shinefa zai lakaÉ—a mata duka ya kumayi abinda yakeso koda ta Æ™arfine, daga Æ™arshe kuma yay mata wanka da amai mai uban wari. Data lura gardamarta ke kawo irin waÉ—annan matsalolin saita fara sauke rawar kai koda yazo a bugen idan ya nemeta bata hanashi kanta, haka za'ayi tana toshe hanci, babu zancen jin daÉ—i ko farin ciki daga gareta, kawai ta miÆ™a kantane ya samu biyan buÆ™ata dan gujema buyaginsa. Sannan kullum safiya bayan sunyi breakfast sai ya bata Æ™wayoyin hana É—aukar ciki tasha a gabansa yanzu, idan tai gardama tasha mari kuwa, kuma tilas tasha. Wannan abu na tadama Samina hankali ainun, su da sukeda burin ta haihu dashi amma shi shine yake gudun hakan?. Ta rasa hanyar da zata É“ullowa al'amuran, tana son faÉ—ama su Nafy tana tsoro saboda gargaÉ—in da Inna mari tai mata akan riÆ™e sirrinta ga Æ™awaye. Gefe ga tsangwamar dangin miji, ko wata sabga ake ya kaita gidansu komawa take kamar wata mujiya a cikinsu, babu mai mata kallon arziÆ™i, to ana harkar masu kuÉ—i ita talaka É—iyar talaka wane damar hura hanci gareta?. WaÉ—annan matsalolin ne suka tarumata akai ko Æ™ibar kirki balle murjewar kwanciyar hankali bataiba, ga dai gida iya gida da kayan alatu amma babu wadataccen kwanciyar hankali a cikinsa. Wani lokaci idan Ma'aruff ya tafka mata wata tsiyar takan ji a ranta da Yah Ahmad ne hakan bazata faruba sam, har kuka takanyi akan hakan duk da bataji a ranta har yanzu ta aikata ma Ahmad É—in ba daidaiba. ★★★★â˜? Ga Umm-Ruman kuwa tanajin sabbin abubuwa a jikinta, musamman son kaza da jin bata sha'awar kaza, yawan barci da saurin fushi, lokuta da dama shi kansa Yah Ahmad É—in sukan haura sama ta waya, yakanyi mamakinta tunda tun fil azal yasan batada kwaramniya balle akai ga rashin kunya gana gaba. Tayi wata irin murjewa, fatarta kuwa tai luff har Æ™yalli take, sannan tai haske sosai kamar yanda su Maman Ama ke yawan gulmarta yanzu akan wai bilicin takeyi. Shirmen Æ™uruciya baisa Rumana ta fahimci wasu abubuwan da takeyi da sukai canji ko mata nisa a yanzu ba, da abun ya fara tsamari saita koma danganta hakan da wai shawara ke damunta😂. Wata hikima ta UBANGIJI kuma sai ALLAH ya toshe ji da ganin Kausar da maman Ama akan fahimtar komai daga halin da Rumanan ke ciki. Koda yake ita dai Kausar ma lafiyace ta mata Æ™aranci, to maman Ama ma dai da alama laulayin sabon ciki takeyi, dan yanzu ko zamanma basa yawanyi sai lokaci-lokaci, shima zakiji gaisuwace sama-sama kowa ya samu waje ya kwanta. Wannan yanayin ne ya kawoma gidan su Rumana yawan shiru, inba su Ahmad da Amatullah ke wasaba, gasu dai matan gidan babu mai Æ™arfin yin wani motsi mai girma. _________________________________ Ga Ahmad komai yana tafiya Alhmdllh, sai dai Æ™alubalen kasuwa na yau da kullum, wataran a samu yanda akeso wataran saÉ“anin hakan, amma ko dai yaya ba'a rasa na abinci Alhmdllh. Zuwa yanzu ya shiga wata na uku da dawowa, tun yana yawo da Æ™aramar kwaba har ya Æ™ara neman babba data fita, sai kuma ga É—an waje dukda bawani mai yawa bane, dan alfarma wani yay masa ta hanyar alhaji yaÉ—an bashi gaban shagonsa yake jingina kwabar, shi leda yake sayarwa mai shagon. Hakan ba Æ™aramin cigaba yazoma da Ahmad ba, dan yana ganin hasken zama wajen sosai. Bayason ya cika wata uku baimaje gidaba, dan haka ya fara tunanin zuwa anan kusa kodan cika alÆ™awarin da yayma iyayensa, ga kewar matarsa kuma a gefe na cinsa a kowacce magudanar jini. Ranar wata lahadi ya koma gida da wuri saboda kansa dake masa ciwo, gashi irin wannan ranarma kasuwar zakaga duk shiririta tafi yawa saboda masu garin ranar komai yakan tsaya ne agaresu a irin wannan ranar, magani yasha ya kwanta, da yake masu gidan sun fita ziyara basu kai ga dawowa ba daga sai shi kaÉ—ai a gidan. Da Æ™yar ya tashi yay sallar magriba, sai lokacinne masu gidan suka dawo, tashi yay ya buÉ—e musu gate suka shigo da motarsu, ya tsaya har suka fito. Gaisuwa sukai cikin girmama juna, dan matar tana son Ahmad sosai, tana kuma Æ™yautata masa duk da ba addini É—aya suka fitoba ba kuma yare É—ayaba, hasalima ko zo zan kasheki bata saniba da yaren hausa, UBANGIJI ne dai kawai ya haÉ—a jininta da Ahmad É—in, sai kuma Æ™yawunsa dake É—aukar hankalinta, (kunsan Æ™abilun nan dason abu mai Æ™yau☺ï¸�). Ciki suka shige shi kuma ya zauna a Æ™ofar É—akin mai gadi da yake kwana dan yasha iska saboda zafi. Wayarsa daya samu ya sake saya yaketa danne-danne a cikinta, yana a wajen har kusan takwas. Ganin lokacin Salla yayine saiya miÆ™e ya koma É—aki yay sallar isha'i. Tun yana cikin sallar yakejiyo kukan yarinyar iyayen gidan nasa sama-sama, babanta sai Æ™oÆ™arin lallashinta yake amma taÆ™i daina kukan. Da farko baki Ahmad ya taÉ“e saboda yarinyar bata sonshi, gata Æ™atuwar budurwa amma idan tana taÉ“ara saika É—auka wata Æ´ar shekara bakwai ce. Jin hayaniyar naÉ—an Æ™aruwane ya saka Ahmad leÆ™owa dan yaga mike faruwa?. Kuka ya iske Happy nayi rurus, iyayen duk sun rikice sunata lallashinta amma taÆ™i saurarensu, tayi zaune a Æ™asa dirshan duk ta jefar da abubuwan jikinta irinsu gashi da abun hannu da takalma saboda tsabar rashin man kai. Kamar zai koma sai kuma ya tambayi ko lafiya?. Baban ne yayma Ahmad bayanin wai Assignment na makaranta aka basu, su kuma duk sun kasa koya mata tun jiya, saboda basu iya Mathematics ba, wanda kuma yake koya mata baya nan, shinefa take wannan shirmen. Kai Ahmad ya girgiza yana mamakin wannan taÉ“ara, yace idan bazata damuba tazo shi zai koya mata. Da mamaki duk suka kallesa, itako yarinyar harda hararsa wai miya sani da har zai koya mata?, Hausawa Æ´an arewa da basa karatu hauka zai koya mata ko?. Murmushi Ahmad yayi kawai, bai kuma ce mata komaiba ya juya zai koma É—aki abunsa. Saurin tsayar dashi maman tayi sannan taima Happy magana da yarensu akan ta gwada bashi tunda yace zai iya É—in. Bai musaba ya dawo, gani yay Happy ta miÆ™o masa buk É—in tana hararsa, fuska a É—aure ya amsa danshi dama bamai son wargi bane tun fil azal, shiyyasa sam baya barin Happy taga fara'arsa, duk da tana masa kallon Æ™asÆ™antacce bahaushe É—an arewa da wahala ta kawosa yankinsu cin arziÆ™i. Kallon Questions É—in yay ya taÉ“e bakinsa, hannu ya miÆ™a mata ta bashi pen É—in nanma tana hararsa, baibi takantaba ya amsa, zama yay a É—an dandamalin da aka zagaye flowers É—in gidan ya fara mata aikin. Dukansu idanu suka zuba masa cike da mamaki, cikin mintuna sha biyar ya kammala mata shi tsaf cikin Æ™warewar Handwriting É—insa mai bala'in birgewa, ba tare daya ce mata uffanba ya miÆ™a mata buk É—in yana tsashi tsaye. Amsa kuwa tai tana kallo, da salon rubutunsa mai cike da nutsuwa ta fara cin karo, sai kuma aikin, baki buÉ—e ta É—ago ta kalli bayansa daya juya dan tuni yama bar wajen, jiki a saÉ“ule ta maida dubanta ga iyayenta tana faÉ—in, “Mommy yayi faâ€?. Amsar buk É—in sukai suma duk suka duba, mamaki ya kamasu, sam basu taÉ“a kawowa a ransu wai Ahmad yayi karatuba, kasa daurewa Dadyn yarinyar yayi yace, “Dama kayi karatu?â€?. Ahmad ya tsaya cak, sai kuma ya juyo ya kallesu yana guntun murmushi, yace, “Har matakin degree kuwa oga, ku a tunaninku Hausawa basa karatune? Kodan kunga muna zuwa yankinku neman na kanmu?â€?. Dukansu babu wanda ya iya bashi amsa saboda mamaki da kunyarsa, shiko ya juya abinsa ya shige É—akinsa ransa na Æ™una saboda yanda aka É—auki yarensa a Æ™asarsa. Washe gari saiga Happy har É—akinsa cikin tsantsar farin ciki, ita da ke Æ™yanÆ™yaminsa sai gata harda rungumesa, saurin tureta yay a jikinsa yana mata tsawar karta sake masa haka bayaso. Farin cikin data take ciki ya sakata bashi haÆ™uri tana miÆ™a masa buk din data kwafi aikin da yay mata jiya. Kamar bazai amsaba sai kuma ya amsa a yatsine yana jan Æ™aramin tsaki. Taci 100/100, ya É—an taÉ“e bakinsa yana miÆ™a mata buk É—in. Ko haushi batajiba ta shiga bashi labarin itace ta taci É—ari bisa É—ari a kaf Æ´an department É—insu. Cikin halin ko in kula yace mata “Congratâ€? a taÆ™aice ya É—auke kansa. Ita dai bata kula da basarwarsa ba ta sanar masa kiran da Dad dinta ke masa. Binta yay suka shiga cikin gidan. Yaune karan farko da zai shigo cikin gidan har ma falonsu, tsararren falone da yaji kayan more rayuwa, dama ya daÉ—e yana hasashen hakan kuwa. Iyayen gidan nasa na zaune fuska É—auke da murmushi, zai zauna a Æ™asa sukace ya hau kujera, bai musaba kuwa ya hau ya zauna, yanda suke jera masa godiya tamkar ya musu wani gagarumin abu sai mamaki ya kamashi. Miye na wani godiya akan Assignment kawai da yayma Æ´arsu? Shida suka bashi wajen kwanafa, sannan suke biyansa duk Æ™arshen wata dukda aikin nasa iya darene kawai. Dad É—in Happy yace, miya karanta ne?. Ahmad ya faÉ—a masa. Sosai mamaki ya sake kamasu, a take kuwa yace inhar yana bukatar aiki ya kawo takardunsa, dan kuwa Æ™aninsa babbane a ma'aikatar man fetur ta NNPC zai sa ya nema masa aiki. Sosai mamaki ya bayyana a fuskar Ahmad, a yau ya yarda da batun mutane da suke cewa Alheri danÆ™one baya faÉ—uwa Æ™asa banza, sannan da gaske Æ™abilun nan basu da baÆ™in ciki wasunsu. Da Æ™yar Ahmad ya haÉ—iye yawu yana jinjina kansa, yace, “Mizai hana inhar babu damuwa nanda sati É—aya yaje ya kawo dan suna gidaâ€?. Dad É—in Happy yace babu wata damuwa zai iya zuwa ya kawo, koda nanda sati biyune, sai dai karya wuce hakan. Godiya sosai Ahmad ya shiga yi musu, sukam sukace karya damu, tunda baiyi baÆ™in cikin taimakon Æ´arsu ba su mizaisa suyi baÆ™in cikin taimaka masa. Farin cikin da Ahmad ya tsinci kansa a wannan rana faÉ—insa É“ata lokacine, a daren ya kira Nura ya sanar masa, sosai Nura ya tayashi murna da tabbatar masa lallai shikam yazo Porthercout da Æ™afar dama. Tun a washe gari kuwa Ahmad ya fara shiri, dan so yake ya wuce gida nanda kwana biyu, kodan yaje ya samu damar tattara takardunsa waje É—aya ya juyo da wuri.............âœ�ğŸ�? *_Afuwan! Afuwan!! Afuwan Please, kunjini shiru kwana biyu, kusan jiki da jini an binciko file É—inane, amma Alhmdllh lafiya ta samu, inama kowa fatan alkairi🥰🥰🥰🥰ğŸ™�ğŸ�»_* DOWNLOADED FROM AIHAUSANOVELS.COM.NG Always Vist www.aihausanovels.com.ng for download latest Hausa Novels Complete Like Our Facebook Page *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�» a: *ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(29)* ..............Wannan karon ma bai sanarma kowa zuwansa ba, harma baban baisan da zuwan Ahmad ba. Cikin amincin ALLAH wannan tafiyar da yake tafiyar wuri sukayo sai gasu kusan sha biyu sun sauka. Yau É—inma dai gidansu ya fara sauka, ba Æ™aramin bazata yay musu ba, yara nata murnar ganinsa, hakama su Ayyah É—in kansu. Bayan ya gaggaisa da jama'a Ayyah ta korashi akan yaje gida ya huta, bai musaba kam, dan dama cike yake da zumuÉ—in son ganin Æ´ar matarsa, anan ya bar musu tsarabarsu ya É—auki iya kayansa da tsarabar Rumana ya tafi. Umm-Rumana kam haka kawai yau bayan tashinsu barcin safe ta tashi da Æ™ulafucin son cin alala, wakenta ta gyara ta bama Ahmad ya kai mata markaÉ—e nan makwaftansu, dayake fa'iza sun wuce gida tun É—azun, yanzu akwai wajen koyan saÆ™a da suke zuwa sai lokacin islamiyya suke tasowa su biyoma Rumana, duk da yanzu wataranma ita da kanta take cewa bazata jeba batajin daÉ—i. Sai da ta kammala Æ™ulla alalan ta É—ora a wuta sannan ta share É—akin ta wuce wanka, shigarta babu jimawa Ahmad ya shigo gidan. Kawai muryarsa ta jiyo yana amsawa maman Ama dake masa sannu da zuwa, cikin mamaki a zuciyarta take faÉ—in, “Da gaske yaya Ahmad ko dai kunne nane baiji da Æ™yau ba?â€?. Sake jiyo muryarsa tai yana ma yaran da suka shigo masa da kaya godiya. Mamaki ya kuma kamata da wannan bazata tashi, kofa daren jiya sunyi waya, ita kuma sam bataji alamun tafiyar motaba. Haka dai ta kammala wankanta ta fito tana tunane-tunane da mamakinsa. Da takalmansa ruwan makuba dake ajiye Æ™ofar É—akin ta fara cin karo, maman Ama ta fito daga kicin tana faÉ—in, “Ohni amarya an iya sema Æ™unshe dai? To barka Æ´an tafiya an sauka lafiyaâ€?. Murmushi kawai nai mata ina amsawa da ngd, dan nasan ko bayanin bansan da zuwansaba nima nai mata ba fahimtata zataiba, alwala na É—aura sannan na shiga É—akin da sallama. Yah Ahmad dake kwance bisa gado yayi filo da hannayensa Æ™afafunsa duka a Æ™asa ya É—an É—ago ido yana kallonta. Canji ya sake gani a jikin Æ™anwar tasa na musamman fiye da waccan dawowar da yayi. Rumana dake É—an sisinne kan kuwa tace, “Sannu da zuwa Yayanmuâ€?. YunÆ™urawa yay ya tashi zaune sosai idonsa a kanta ko Æ™yaftawa bayayi, saurin riÆ™e hijjab É—in da take Æ™oÆ™arin sakawa yayi saboda daga ita sai É—aurin Æ™irjine da Æ™aramin gyale data yafo, bata yarda ta fita tsakar gidansu daga ita sai zani, dan tasan ko yaushe wani zai iya shigowa daga sauran mazan gidan. Manyan idanunta da suka Æ™ara wani haske na musamman ta É—ago tana masa kallon mamaki. Yanda shima ya kafeta da nashi sai ta kasa jurewa tai Æ™asa da nata tana murmushi. Tsaye ya miÆ™e kawai ya jawota jikinsa ya rungume, a tare suka sauke nannauyar ajiyar zuciya kowanne na sake mannema É—an uwansa. Ahmad da idanunsa ke a lumshe yace, “I miss you so much Babie Râ€?. Murmushi Umm-Rumana tayi har yanajin hucinsa a Æ™irjinsa, ta É—ago kanta a hankali ta manna masa sumba a Æ™irjinsa. Ƙankameta ya sakeyi yana sauke numfashi da kyar, dan ba Æ™aramin isa saÆ™on Rumana yayiba a dukkan sassan jikinsa da magudanar jininsa. Itako dauriya kawai tai wajen aikata hakan, shiyyasa tana yi ta kuma cusa kanta a jikin nasa. Da Æ™yar ta yarda ya É—ago kanta da hannayensa duka biyu, idanunsa ya fara bazawa akan fuskarta yana binta da kallon Æ™urulla tamkar yaune ya fara ganinta, itako sam taÆ™i yarda ta kallesa. Iska ya hura mata a fuska yay Æ™asa da muryarsa tamkar mai raÉ—a yace, “Lallai Babie R É—ina ta girma da gaskeâ€?. Da sauri tace “Ni dai ban girmabaâ€?. Yanda tai maganar da shagwaÉ“a ne ya sakashi yin murmushi, ya matsar da bakinsa saitin kunnenta, a hankaki ya furta, “Tunda kika iya É—aukar nauyin Amadin Ayyah ai kin gama girmaâ€?. Saurin Æ™anÆ™amesa tai saboda girman maganar tasa da sanin inda ta dosa. Aiko Ahmad ya Æ™yalÆ™yale da dariya shima yana rungumetan da Æ™yau. Itama dai murmushi taketa zubawa tana jin Æ™aunarsa mai zafi na Æ™ara tasiri a ranta....... Daga waje maman Ama ta katsesu da fadin, “Amarya abincinki fa na Æ™auriâ€?. Da Æ™yar suka iya rabuwa da jikin juna, ta É—auki hijjab É—in daya hanata sakawa ta saka ta fice domin duba abincin. Babuma wani Æ™aurin kirki da yakeyi, tsabar kutsugune irin na maman Ama, dan ruwan data tsumbula ledojin alalarne yake kumfa yana tasowa da É—iga a rishoÉ—in, shinefa yake É—an hayaÆ™i, hayakin kuma na Æ™auri. BuÉ—e murfin tai ta duba, ganinma alalar tayi sai kawai ta sauke ta É—ora man da zata soya, É—akin ta koma ta kaima Ahmad ruwan sha sannan ta dawo ta tsame alalar ta kashe risho É—in. Ba tare da ta shiga É—akinba ta É—aga labulen ta É—an leÆ™a kanta, “Yaya azuba ruwan wanka?â€?. Ahmad ya ajiye ruwan da yasha yana É—aga mata kai alamar eh. Sai da takai masa har bayi sannan ta dawo ta sake leÆ™awa danta sanar masa ta kai ruwan, hannunta kawai yaja ta faÉ—a É—akin sosai. “Wannan dojewar ai nasan inda ta dosa, oya maza cire min kaya, infa ba'a tarairayata kamar Æ™wai a cokali kayana zan Æ™ulle na koma....â€? “Da gaske?â€? Rumana ta faÉ—a cikin waro masa idanu waje. Hancinta yaja kaÉ—an yana murmushi da faÉ—in, “Mizai hana Æ´ar Æ™yaÆ™yÆ™yawa taâ€?. Umm-Ruman tai murmushi tana Æ™oÆ™arin cire masa maÉ“allin shirt din jikinsa, duk yanda yaso haka tai masa, da taimakonta ya cire komai, ta barsa da kayan ciki kawai ta koma Æ™oÆ™arin É—akko masa jallabiyya a drawer. Ta juyo zata bashi ya wani tsareta jikin drawer É—in yana bata fuska, “Kai gidan hayama bai yiba, a yanda na gajinnan wankanma buÆ™atar aimun nakeyiâ€?. Rumana ta É—ora hannunta kan baki tana murmushi. “Oh dariya ma kikemin ko? Aiko zan manta da kowa kuwa muje dole kiyim É—inâ€?. Sosai ta kwalalo idanu tana faÉ—in, “Yaya rufamin asiri, aiko to har gidanmu sai matan gidannan sun kai gulmaâ€?. Ƙaramin tsaki yayi yana amsar rigar da cewa, “Sun daÉ—e basu kaiba masu kawunan talo-taloâ€?. Ita dai Umm-Ruman dariya tayi, shikuma ya fita domin yin wankan. Dole taje ta sake yo alwala ta dawo É—aki, aiko sake alwalar nan ba Æ™aramin tsone idon maman Ama tayi ba, harda jan tsakinta tana faÉ—in, “Iya nan kukafi afana daga ke har lusarin mijin naki da baya amfana miki komaiâ€?. Nace, “Oh su maman Ama problem😹🌚â€?. Koda Umm-Ruman da batasan maman Ama nayiba ta koma É—aki sai tai azamar fiddo kaya ta saka kafin ya fito, ta shafa mai ta É—an murza fauda da kwalli harda janbaki kaÉ—an sannan ta saka turare ta tada salla. Tana cikin sallar ne Ahmad ya fito, shima botikin ya ajiye ya É—auka butar data ajiye masa yay alwalar sannan ya shigo. An riga an idar da salla a massallaci, dan haka yay Æ™okarin gabatarwa a É—akin, lokacin Rumana ta idar sai ta bashi abin sallar ita kuma ta miÆ™e domin shirya masa abinci. Yana idar da sallar mai yaÉ—an shafa ya saka wando iyakar gwiwa da t-shirt mara nauyi mai guntun hannu, zama yay inda ta shirya abincin, da mamaki yake kallon Alalar da keta tashin Æ™amshi, yanda yakeson alala yasan duk wanda yay tarraya dashi zaisan haka balle ita da suka tashi a gida É—aya. Kallonta yay, “Babie anya bakisan zan dawoba kuwa?â€?. Murmushi Rumana tayi da faÉ—in, “Yaya baka sanarmin ba yaya zan sani? Amma miyasa kamin wannan tambayar?â€?. Ba tare da yayi magana ba ya nuna mata alalar. “Nayine kawai saboda na tashi da sha'awar cinta ALLAHâ€?. Idanu ya lumshe ya buÉ—e a kanta, yace, “Hakan ya sake tabbatar min zuciyoyinmu suna fahimtar yaren juna koda basa a Æ™arÆ™ashin inuwa É—aya Rumanâ€?. Sosai kalamansa sukai mata daÉ—i, ta duÆ™ar dakai tana murmushi, shiko ya fara cin abincinsa dake masa tsagwaron daÉ—i. Sai da yay lauma kusan biyar sannan ya kai ta shidan bakinta, ta kallesa shi kuma ya É—aga mata gira alamar ta amsa. Babu musu ta buÉ—e bakin ya saka mata, a haka suka cigaba dacin alalar yanaci yana bata har saida sukayi nak sannan, ita tama rigasa Æ™oshi. Taji daÉ—in yanda yaci sosai kuwa, ya fita ya kuskuro bakinsa yazo ya haye gado yana fadin, “Bara naÉ—an rage barci kafin la'asarâ€?. “A tashi lafiya yayanmuâ€?. Harya rufe idanunsa ya buÉ—e yana kallonta, â€�Bazaki tayaniba?â€?. Kanta ta girgiza alamar a'a. YaÉ—an É—age gira sama kaÉ—an yana fadin, “Shikenan zan ramaâ€?. Ita dai Rumana Murmushi kawai tayi batace dashi komaiba, ta tattare kayan da suka gama cin abincin ta fita tsakar gida danta wanke, shiko babu jimawa barcin ya kwashesa dan dama shine fal idonsa. Daga ita saisu Ahmad a tsakar gidan, mamansu ta fice tun É—azun, Kausar kuwa tana É—aki saboda yanzu tayi nauyi, gashi bata da isashiyar lafiya tunda cikin yakai watanni bakwai, yanzu ma inba sune suka lekata ba baka taÉ“a ganinta tsakar gidan sai alwala ko wanka ko fitsari ya fiddota dole. Tana ciki. wanke-wanken ne Maman Ama ta shigo, tasan dai daga gidan maman Aysha take gulma, batabi takanta ba taci gaba da aikinta. Koda ta kammala sai ta koma É—aki abunta ta zauna tana Æ™arema Ahmad dake barci cikin nutsuwa kallo, sosai ya kara canjawa, daka gansa kaga nutsatstsen matashi mai sassanyar Æ™walisa, ya kumayin haske ga Æ™ibar da yayi jikinsa ya kuma murjewa sosai, hakan saiya Æ™ara masa kwarjini sosai, ga Æ™asunbar daya ajiye tun wancan zuwan ta kuma fidda sirrin kyawunsa kai kace irin É—an yankin utopia É—in nanne. Ajiyar zuciya Rumana ta sauke a hankali, ta É—auka wayarta ta cire hasken camara É—in ta lallaÉ“a ta gabansa tai masa hoto, sosai kuwa hoton yayi Æ™yau tamkar ba barci yakeba. Tana nan zaune har aka kira sallar la'asar, a kiran farko da aka Æ™wala Ahmad ya buÉ—e idanunsa. Barcin dai ba isarsa yayi ba, amma yaji nauyin jikinsa ya ragu Alhmdllh. Kallon Rumana data fara gÆ´angÆ´aÉ—i yayi yana murmushi, daga gani bata san barcin ya figeta ba, bai tadata ba ya sauka a gadon ya fita yo alwala, sai da ya dawone ya taÉ“ata ta tashi shikuma ya saka jallabiya ya fita masallaci. Bayan an idar da sallar la'asar É—inma ya jima bai shigoba, har kusan mintuna ashirin bayan sannan ya shigo. Sannu tai masa ya amsa yana nufar drawer, kaya ya ciro wando da riga na farin yadi ya saka, É—inkin ya masa kyau dan iyakarsa cinyarsa, gashi fitet akaima rigar, yana Æ™oÆ™arin saka link É—in hannun yake fadin, “Ruman bara naje na gaggaisa da mutane, idan na dawo kuma akwai labari mai daÉ—iâ€?. Cikin zumudi Rumana tace, “Yayanmu da gaske?â€?. Sai da ya kama hannunta cikin nasa sannan yace, “Sosai ma kuwa babia na, ke dai ki tanaji goro mai daÉ—i da saka kunne miÆ™ewaâ€?. Tai É—anyi walai da idanunta cikin salon jan hankaki tace, “Ka É—auka ka samu Yaya na, mi zan dafa da dare?â€?. Matso da fuskarsa yay kusa da tata Æ™asa-Æ™asa yace, “Ke kaÉ—ai kin isheni aiâ€?. Da sauri ta Æ™wace hannunta ta juya masa baya, yay Æ´ar dariya yana rungumota ta baya da mata abinda ya sake tsundumata a kunyar da tafi ta farko, ga tsigar jikinta da tai wani yarrr. ShiÉ—inma ganin zai É—akkoma kansa dala babu gammone ya sakashi sakinta yana sauke numfashi a harhaÉ—e ya fice da fadin, “Saina dawoâ€?. “Uhumâ€? ta iya ce masa kawai, hakanne ya sakashi juyowa ya kalleta. Saurin juyawa tai wani sashin, shi kuma ya fice yana murmushi mai sauti. __________________________________ Duk da yace kartai komai bata zaunaba, ta diba ayar da take saidawa wadda ba'a soyaba ta fita ta gyara, dama tanada kayan kunun ayarta datai tanadi akan duk randa zai dawo zatai masa sai kuma ya shammaceta. Abu taima filashin, babu jimawa kuwa ya kirata dan shima yanada Æ´ar jagwal dinsa, roÆ™onsa tai akan ya sayo mata kwakwa Æ™wallo biyu idan babu tsada ya kawo mata sai ta bashi kuÉ—in, idan kuma da tsada ya sayo É—ayama zata isheta, sai Æ™ankara kuma dan ALLAH. Kafin ta kammala gyaran ayar kuwa sai gashi, ashema yana kusa da anguwar tasu yazo sayen kayan É—inki. Leda ya miÆ™a mata yana tsokanarta akan Yau daÉ—i zasuci kenan?. Rumana tai dariya tana faÉ—in, “Kai Yah Abu wane kayan daÉ—i fa?, É—an kunun ayane kawai zanma Yayanmu tunda ya mana zuwan bazataâ€?. “Wlhy kuwa, ai Yah Ahmad ya iya wayo, kofa a gida babu wanda yasan da zuwansa, ganinsa kawai akayiâ€?. Rumana tace, “Lah wai harsu baba ma Yah Abu?â€?. “Aikam harsu in faÉ—a miki. bara naje Yah Mudan jirana yake nakai masa, sai mun dawo shan kunuâ€?. “To ALLAH yasa da gaske kakeyi, zanko ajiye dan ALLAH ka dawoâ€?. Yana gab da fita yace, “Wlhy wasa nake karki ajiye, yau aiki garemu a shago na masu bikiâ€?. RoÆ™onsa ta shigayi akan ko cikin su Kamalu ne ya aiko su karÉ“a masa, shidai ya fice yana jaddada mata karta ajiye. Koda ta haÉ—a markaÉ—en Ahmad ta aika ya kira mata Aysha yarinyar maÆ™waftansu, ta bata tayo mata markaÉ—en, zama tai ta tace abinta ta haÉ—a duk abinda ake buÆ™ata ta saka Æ™anÆ™ara bayan ta juye a É—an boket na plastic ta rufe abinta, ta sake kimtsa É—akinta tai wankanta gab da magriba ta shige É—aki bayan ta sake kunna turaren wuta na tsinke, ta fito ta samu garwashin uwatar da maman Ama tai girki ta diba taje ta saka turaren wuta na tsugunno tayi kamar yanda yaya maryam ta koya mata sannan ta zuba na É—aki a sauran rushin, salla ta fara gabatarwa kafin ta gyara jikinta, wasu siket da riga daya kawo mata wancan zuwan ta saka, sunko mata Æ™yau sosai, dan dama sawarta É—aya tun yana nan, bayan tafiyarsa kuma ta ninkesu da sauran ta É“oye abunta, a tsarinta dama dai tafi son taringa kwalliyar dare dasu idan yana gari. Bayan sallar isha'i kaÉ—an kuwa sai gashi ya shigo, lokacin ta kammala zuba masa kunun ayar a kofi tana goge wanda taÉ—an zuzubar a Æ™asa ne. Sannu da zuwa tai masa, ya amsa yana ajiye ledar hannunsa dake ta Æ™amshi idonsa a kanta. Kayan sun zauna mata É—as ajiki, musamman yanzu datai Æ´ar kibarnan. Ita kanta yanda yake binta da kallo sai da kunya ta kamata, ta kai tsunman waje ta É—aurayo hannunta ta dawo. “Wai miye sirrin Æ™yawun nan ne ta wajena?â€? Ahmad dake kallon Umm-Rumana ya faÉ—a. Tace, “Kai Yayanmu, kai ba'a tambayeka sirrin Æ™yawun da kaiba sai ni wane Æ™yau nayi?â€?. Hannunta ya riÆ™o ya É—orata saman cinyarsa, “ALLAH Babie karkiji batun wasa kin wani haÉ—u sosai, kinyi Æ™iba da haske kamar ina kusa dakeâ€?. Hannu tasa ta rufe fuskarta tana faÉ—in, “Wlhy kana bani kunya Yayaâ€?. “Kwantar da hankalinki, anjima kaÉ—an zaki bani kunyata ai yarinyaâ€?. Tashi tai a jikinsa tana dariya, ta É—akko filet ta buÉ—e ledar daya shigo da ita, gasasheshen balangune daya samu tsafta da iya gashi, ga tumatur da albasa da cucumber yasha sunata bada Æ™amshi mai daÉ—i, ta ajiye a saman tabarma kusa da juk É—in data zuba kunin ayar. Tashi yay ya cire rigarsa ya zauna da dogon wandon da singlet, itama ya nuna mata gefensa. Bata musaba ta zauna, ta tsiyaya masa kunun ayar a karamin kofi ta ajiye a gabansa, É—auka yay yasha yana lumshe idanu. Ya buÉ—e a kanta tare da fadin, “Babie na kinaji dani faâ€?. Guntuwar dariya Rumana tayi ita dai, tace, “Goron albishir É—inne ai kafin ama fadamin na bayarâ€?. “Ina my Ruman, bashi nake so matsayin goron albishirba, ki É—auka wannan na sannu da zuwane kawai, goron albishir É—ina na musamman nakeso da gwauro baya samunsaâ€?. Ƙasa tai da kanta tana Æ™ara mamakinsa a ranta, idan ya zubo magana saika É—auka bazai iyaba. Cikin nutsuwa ya zayyane mata abinda ya kawoshi kamar yanda yayma su baba bayani a gida, farin cikin daya lulluÉ“e Rumana batasan sanda ta faÉ—a jikin Ahmad ba ta rungumeshi. Cikin dariyar da yake mata ya samu damar lalubo bakinta ya manna nashi...........🌚🤫ğŸ˜�âœ�ğŸ�? *_Masu bin littafin Æ™wai cikin Æ™aya kuwa, saina tattare part 1 zan turo duka insha ALLAH, na gaji da wannan asha ruwan tsuntsayen nima, zaku iya ganina a koda yaushe da izinin UBANGIJI🥰🥰ğŸ™�ğŸ�»_* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(30)* .............A yanda salon yazo tuni Umm-Ruman ta bada haÉ—in kai wa yayan nata cikin nata ilimin data Æ™ara samu akan nada, ta mance da wata aba wai ita kunya, sai dai Ahmad yay liÉ“is a zaunen nan sannan ta iya Æ™oÆ™arin janye bakinta tana É“oye fuskarta a Æ™irjinsa. Ya lumshe idanu yana jingina da bango da sake kanannaÉ—eta a jikinsa yana sauke numfarfashi. Kusan mintuna biyu suna a haka kafin ya iya buÉ—e baki da Æ™yar yace, “Da gaske dai Ruman ta girmaâ€?. Shiru Umm-Ruman tayi tana sake lafewa a jikinsa, ita kanta tasan yau ta zaÆ™e da yawa, ba komai ya jawo hakanba kuma sai missing É—insa. Tace, “Nidai Yaya ban girmabaâ€?. Murmushi yayi yana kai hannu ya zame É—an kwalin kanta, sumarta dake a É—aure babu kitso ya shaga shafawa a hankali, kafin ya zame ribbon É—inma gaba É—aya ya saki gashin nata mai tsawo da cika, yanason gashi sosai, dan yana É—aya daga cikin abinda yaso tattare da Samina, ashe baima saniba Rumana tafi Saminar, “Miyasa babu kitso Babie R?â€?. YunÆ™urawa Rumana tai ta tashi daga jikinsa, kanta a Æ™asa batason su haÉ—a ido tace, “Zafi nakejiâ€?. “Zafin kitson?â€? yay maganar murya a shaÆ™e. Fuska taÉ—an É“ata tana langaÉ“e kai tace, “Eh wlhy Yayaâ€?. Yayi wani É—an moso mai sauti yana kai hannunsa kan gashin, “Miyasa wani lokacin ke raguwace? Yanzu nan kitsone keda zafi?â€?. Babu shiri ta kallesa da Æ™yau, dan ita dai tasan zafin kitso babu sauÆ™ine, “Yaya kitsonne babu zafi?â€?. Shima idanun ya fiddo kamar yanda tayi yana cewa, “Duk zafinsa ya kai randa kikai tamin rakiâ€?. Yanda ta É“ata fuska tai gefe da ita na alamar shagwaÉ“a tsagorontane ya saka Ahmad Æ™yalÆ™yalewa da dariyar da bai niyyaba, ya jawota ta dawo jikinsa, “Kinga wasa nake gwal É—ina, ba ke baceba gaskiyaâ€?. “Ni babu wani wayo da zakaimin bayan kanata faÉ—aâ€?. “To na daina faÉ—ar, haba zinariyar zuciyar Ahmadâ€?. “NaÆ™i wayonâ€? Rumana ta faÉ—a tana É—an dukan Æ™irjinsa na wasa. Dariya sosai ya shigayi yana Æ™oÆ™arin riÆ™e hannayenta amma taÆ™i bari. Karaf kuwa wannan wasa nasu a kunnen mijin maman Ama daya shigo gida a lokacin, shiga yay É—akinsu yana tsaki, maman Ama ta kallesa da mamaki tace, “Lafiya Abban Ahmad?â€?. “Mtsoww mutanenki mana, wai yaushema har ya fara abinda mazan Æ™warai keyi?â€?. Itama tsakin maman Ama tayi tana taÉ“e baki, “Ko baiyiba ai ayi mana bariki dan muce anyi, karma kilakinsu ya dameka, hakama wancan zuwan sukaita wannan abun sai kace wani namijin gaskeâ€?. To su dai su Ahmad ma basusan sunaiba, sunacan suna firarsu cikin nutsuwa da nunama juna zallar aminci ba tare dasun damu da kowaba ko lamarin kowa a gidan, dan in zaka karsu basa faÉ—a maka yanda kowacce take rayuwarta a gidan ba da mijinta. Suko anbi an saka musu idanu ko wanne motsinsu abin ayi tsogumine. Tana kwance kanta bisa cinyarsa yana wasa da gashinta, wayarsace a hannunta take kallon hotuna suna firarsu cikin nutsuwa. Har kusan goma da rabi sannan Ahmad yace su tashi haka nan su kwanta barci yakeji. Batai musuba ta tashi tai kaye-kaye tayo alwala da brush kamar yanda shima yayo, sanda ta shigo haryayi shirin barci ya haye gado, itama kimtsawa tayi bayan ta kashe fitilar É—akin har Ahmad na mata tambayar lafiya. Ca tai masa babu komai. Murmushi kawai yayi yaÉ—an girgiza kansa yana gyara kwanciyarsa. Sai da ta gama Æ™umshe-Æ™umshenta sannan ta hawo gadon. Yau É—inma dai sun gwangwaje juna da soyayya mai tsayawa a rai, duk da dai Rumana ta yabama aya zaÆ™inta, dan Yah Ahmad É—in bana wasan yara bane. Shi kansa yasan tayi laushi bana wasaba, yau ma wankansu sukai a roba ya fita ya zubda ruwan ita kuma ta goge inda sukaÉ—an É—iÉ—É—isar da ruwan. Aiko tunda suka kwanta Rumana batai ko juyiba tsabar gurzuwar da tayi, a hakan kuma bayan sunyi sallar asuba ya sake nuna buÆ™atarsa, babu yanda ta iya dole ta amince kodan gujema fushi. Aiko harda Æ´an Æ™wallanta, dan ita kam jarumtarsa tsoroma take bata, inhar haka za'a cigaba dayi lallai akwai jan aiki a gaban mata kenan?. Da Æ™yar Umm-Ruman ta iya tashi bayan sunsha barcinsu kusan goma na safe, haka ta daddage ta miÆ™e domin haÉ—a musu abin kari. Shima tashin yayi, ya zira jallabiya ya fita, babu jimawa sai gashi ya dawo, lokacin tana Æ™ofar É—aki ta kunna risho. Ciki ya wuce, ita kuma ta cigaba da ayyukanta, bayan ta É—ora ruwan cikin É—akin ta koma, yana kishingiÉ—e a tabarma dan haka ta samu ta gyara gadon, ta É—an share É—akin ta gewayeshi, har tsakar gidan ta share ta wanke bayi, duk wannan hidimar da takeyi kuma Maman Ama bata gidan, tunda Kausar tai nauyin da bata iya zama suyi gulma to bata iya zaman gidan, to dama ita mijinta Æ™arfe bakwai yabar gidan, shiyyasa sam bata kallon irin wannan lokacin matsayin safiya. Rumana dai ta gama haÉ—a kalacinta, ruwan wanka ta sirka taje tayo, sai da ta fito sannan ta haÉ—ama Ahmad. Koda ta faÉ—a masa ga ruwan wanka bai musaba ya miÆ™e yaje dan ya yo, saboda shima a damuwar son tsarkake jikinsa yake. Kafin ya fito Rumana harta shirya, ta mulke jikinta da Æ™amshi. Koda ya shigo itace ta taimaka masa ya shafa mai kamar yanda ya buÆ™ata, duk da tanajin nauyinsa haka ta daure danta lura bayason yace ai masa abu ake masa gardama. Itako yanda yake sakewa da ita a yanzu ai bata fatan taga É“acin ransa sam. Iya gajeren wando da singlet kawai ya saka ya zauna sukai breakfast, bayan sun kammala yace ta fiddo masa kayan da zaisa, dan Sufyan zaizo suje makaranta ne. Taji daÉ—in wannan girmamawa tashi, dan haka ta zaÉ“o masa kayan da tasan idan yasa suna Æ™ara masa kwarjini da Æ™yau, da taimakonta ya saka hardasu hula, tsaf ya fito asalinsa na bahaushen arewa, ta saka masa turare. Kuncinta ya sumbata yana miÆ™a mata agogonsa da faÉ—in, “Thanksâ€?. Kanta ta jinjina masa tana É—an murmushi, ta kama hannunsa ta É—aura masa agogon. Ji take kamar tace ya zauna kawai taita kallonsa...... Ya katse mata tunani da faÉ—in, “Bara muje inaga ya iso ga kiranshi nata shigowa, sai mun dawoâ€?. “Tom Adawo lafiya, amma mi za'a dafa?â€?. “Komaima ki dafa, Abu zaizo, ki duba a kayan dana cire zaki samu kuÉ—i saiki bashi yayo cefaneâ€?. Yana gama faÉ—a ya fice, ita kuma ta bisa da addu'ar dawowa lafiya. Ajiyar zuciya taÉ—an sauke bayan fitarsa, ta zauna a bakin gadon tana cije baki, wlhy jikinta sai ciwo yake mata, “kai Yah Ahmad babu sauÆ™iâ€? ta faÉ—a a fili tana matsa cinyoyinta. Dole ta sake daurewa ta tashi ta sake kimtsa É—akin da kyau, sai da taga komai ya mata yanda takeso sannan ta samu nutsuwa, barci ne sosai a idonta amma haka ta daure ta zauna jira Abu. Shima babu jimawa yazo saboda kiransa datai ta waya, kuÉ—in ta É—akko ta bashi kamar yanda Ahmad ya faÉ—a, ta lissafa masa abinda zai sayo. Da yake aiken na mai hankaline bai jimaba ya dawo, itama ta miÆ™e batai son jikiba tai abincin. Dan danan ta kammala ta tsaftace wajen tamkar batai ba, alwalar azhar tayi ta shige É—aki, har lokacin su Ahmad basu dawoba, aiko tana idan da salla kasa jurewa tai tasa filo ta kwanta a wajen, cikin mintuna Æ™alilan barci yay gaba da ita. __________________________________ Hajiya Samina matan masu hannu da shinu, yanzu kam babu laifi tana É—an samun yanda takeso wajen angon nata, sai dai fa shan giyarsa da É—ura mata maganin hana É—aukar ciki yana nan yanayi bai fasaba, idan tai masa gardama taci dukan banza. Matsala É—ayace yanzu taso tasota a gaba, wato maganar Æ™ara aure da mahaifiyar ma'aruff take yawan yi masa, duk da shi dai bai amsa zaiyiba hakan na tada hankalin Samina matuÆ™ar tiÆ™ewa. Dole ta lallaÉ“asa akan tanason zuwa gidansu cikin satin nan, dama baifi sau biyu ta taÉ“a zuwaba a cikin kusan wata huÉ—u da aure, amma gidan iyayensa kam dukda ana hantararta haka yake sakata taje dole, gidansu kam ya hanata, data ambata zaice mizataje tayo? Bayanma ba wani buÆ™atar ganinta sukeba Æ´an gidan nasu, idan kuma kannenta sukazo yayta fushi yana faÉ—in shifa bayason wannan shigi da ficin. Hakan na mata ciwo a rai, amma tana dannewa dan a zauna lafiya. ALLAH ya dorata a kansa kuwa yau ya barta, amma yace sai ranar talata, batai musuba ta amince tunda dai ai nanda kwana biyune kacal. ___________________________________ Sai bayan la'asar su Ahmad suka dawo, tare da Sufyan suka shigo gidan, amma sai Sufyan ya tsaya a Æ™ofar É—aki sai da Ahmad ya fara shiga saboda sunyi sallama basuji Rumana ta amsaba. Kwance Ahmad ya isketa tana barci, da alama ma ko sallar la'asar batayiba. Wani É—an tsigunno yayi a gabanta yakai hannu ya shafa fuskarta, jikinta da É—an zafi kaÉ—an, bai kawo komai a ransaba game da É—umin jikin nata, ganinsa kawai dan tana a cikin É—akine. A hankali ya fara kiran sunanta yana cigaba da shafa fuskarta, “Umm-Ruman;â€? A hankali ta buÉ—e idanunta a kansa, ganinsa tsugunne a gabanta ya sakata sake buÉ—e idanun nata sosai tana kallonsa, murya a sanyaye tace, “Yaya kun dawo?â€?. Kansa ya É—aga mata, ya miÆ™a mata hannunsa ta kama ya taimaka mata ta tashi. “Koma salla bakiyiba halan?â€?. “Eh wlhy Yaya banma san anyiba, banyi zaton barcin nawa zaiyi nauyi hakabaâ€?. Hijjab É—in daya É—akko yake Æ™oÆ™arin saka mata, “Ai gara da kikayi Æ™yaji daÉ—i, tare muke da Sufyanâ€?. Tayashi saka hijjab É—in tai tana faÉ—in, “Yana ina to?â€?. “Gashi a Æ™ofar É—aki, munyi sallama ne baki amsaba shiyyasa ya jira na shigo naga lafiya?â€?. “ALLAH sarki, kuyi haÆ™uri banjiba wlhy, ya shigo toâ€?. Izinin shigowa Ahmad ya bama Sufyan, ya É—aga labulen ya shigo sallama É—auke a bakinsa. Rumana tai masa barka da zuwa ya amsa yana zama da tsokanarta. Fuskarta É—auke da murmushi ta É—auki tiren data shiryama Ahmad abinci takai gabansu tana gaida Sufyan É—in, koda suka gaisa saitai yunÆ™uri durÆ™usawa zata zuba musu abincin. Ahmad dake latsa waya yana saurarensu ya É—ago ido ya kalleta, a hankali ya furta, “Jeki abunki zamu zubaâ€?. Yanda fuskarsa babu walwala yasa bata musaba tama fita domin yin alwala. Lokacin data shigo harsun fara cin abinci, sallarta ita dai ta kabbara, koda ta idar saita fita tabarsu sunacin abincin suna hirarsu. Koda suka kammala ma tare suka sake ficewa daga gidan Sufyan nata mata santi, ita dai murmushi kawai takeyi kanta a Æ™asa har saida suka fice. Ta tattare kwanikan ta fita dasu danta wanke, tana wanke-wanken suna Æ´ar fira da Kausar data fito take shan iska a Æ™ofar É—akinta, Maman Ama dai bata gidan tana gidan maman Aysha. A haka tazo ta samesu, kawai sai gani sukai ta É“ata fuska, ko zato take gulmarta sukeyi? Bata san su firar tasuma akan haihuwar Kausar É—in bace.. Tunda Rumana taga yanda tayi saita miÆ™e abinta dama ta gama wanke-wanken ta koma É—aki kawai. ★★★★★★ Yauma anayin sallar isha'i Ahmad ya shigo gidan, ledar daya sayo musu kayan fruits ta amsa tana masa sannu da zuwa, kwalliyar datai yakebi da kallo dan ta mata Æ™yau, itama ta lura da kallon da yake mata tun shigowarsa. Ta katsesa da faÉ—in, “Yaya a haÉ—a ruwan wanka?â€?. A taÆ™aice yace, “Uhmâ€?. Sai da takai masa har banÉ—aki sannan ta dawo ta sanar masa, ya miÆ™e ya cire kayansa ya saka jallabiya ya fita. Kafin ya dawo ta saka fruits É—in a filet mai É—an girma, tana fiddo masa kayan da zaisa ya shigo. Da taimakonta ya shirya dukda dai ita takasa sakewa dashi yanda ya kamata har yanzu, sosai takejin nauyinsa, abinda yasa take daurewa saboda ta lura yana son tattali, nuna kulawarta a garesa sosai ke sakashi sakin mata fuska tana ganin fara'arsa, a ganinta ta wannan hanyarne zata cusa masa sonta a rai koda bata samu kwatankwacin abinda Samina ta samuba na soyayyarsa, itama ta samu wani yanki a ciki. Sai dai abinda Rumana bata saniba shine tuni tayi mamayar da Samina batai koda kwatankwacinta ba a zuciyar gwarzon nata, kawai dai bai furta baneba. Yau É—inma bai É—aga mata Æ™afaba, danshi dai ji yake ta sake canja masa fiye da wancan karon, shiyyasa baya gajiya da ita. Rumana dai kam dauriya kawai takeyi, dan batajin daÉ—in jikinta sam, da safe kuwa luÉ“us ta tashi harda su zazzaÉ“i, to dama can ba isashshen lafiyarne da itaba shikuma yazo ya sake nuÆ™urkusarta. Duk yanda yaso kuma suje asibiti tace ita kuma a'a, har sai da yakai da zazzaga mata masifar dabai niyyaba, sai kawai ta saka masa kuka. Abin nan ya bama Ahmad haushi, dan baiga abin kuka a wajen ba shi dai. Ƙyaleta yay yama shirya ya fice daga gidan dan jiya bai kammala uzirirorinsa ba shida Sufyan. Yau É—inma tare suka tafi da Sufyan É—in a mashin É—insa. Sai dai duk abinda yakeyi zuciyarsa nakan Rumana daya bari kwance duk da haushin data bashi. Rumana kuwa kusanma sha biyu sai taji ta ta dawo dai-dai, sai dai ciwon jikin da Ahmad É—in ya haddasa matane kam bai bartaba. Abincima ta tashi tayi sannan ta gyara jikinta. Lokacin da Ahmad ya shigo gidan sai ya isketa da su khadija Æ™anwarta sun kawo mata kayan sana'arta da akayo daga can. Ya É—anji sanyin ganinta haka, amma sai bai sakar mata fuskaba. Yaran suka gaidashi itama tai masa sannu da zuwa, duk amsawa yay a dake har ita É—in. Da kansa ya É—iba ruwa ma ya tafi wanka baice ta haÉ—a masaba, koda ya fito ta gama shirya masa abinci, su Khadija kuma ta basu aikin data kauda hankalinsu suka dawo waje. Ganin yaÆ™i kallon ko inda ta ajiye abincin sai ta daure tace, “Yaya ga abinciâ€?. Kamar bazai tanka ba, sai kuma ya juyo yaÉ—an. kalleta ya É—auke kansa, “Na Æ™oshi, ke da baki da lafiya kuma waya aikeki yin abinci?â€?. “Dan ALLAH kayi haÆ™uri Yaya, naji sauÆ™i, dama kuma bawani yayimin zafi bane zazzaÉ“inâ€?. Bai amsata ba, dukda ta bashi tausayi, ya canja kayansa, da alama dai wanima wajen zai sake fita. Sai da ya kammala tsaf sannan ya zauna ya buÉ—e abincin data ajiye, matsowa tai tana jin sanyi a ranta da zaici, ta zuba masa, tana Æ™okarin komawa gefe yace, “K kinci?â€?. “NaÆ™oshiâ€? ta faÉ—a kanta a Æ™asa. Cokalin ya ajiye yana yunÆ™urin mikewa, “Cin nawa baida amfani kenanâ€?. Saurin katseshi tai har tana dafa masa hannu, “Yi haÆ™uri yaya Please zanci wlhyâ€?. Sai da ya zuba mata harara sannan ya koma ya zauna. Daga Æ™arshe dai a tare sukaci abincin sannan ya fice yana faÉ—a mata bara yaje baba na jiransa zasuje wata gaisuwa. A dawo lafiya tai masa.............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»a: https://youtu.be/N2nbw8zn9Jk *ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(31)* ...............Cikin sauke ajiyar zuciya Umm-Ruman tace, “Kai Yah Ahmad ko daruâ€? idan Æ´an arziÆ™in sukazo ayi, idan Æ´an tsiyarne ya koma mata Ahmad É—in data sani a gida. A cikin kwana biyun nan dai kam ya bala'in maida kansa busy, hankalinsa bai samu zama waje É—aya ba sai da ya haÉ—a kan duk abinda yake buÆ™ata sannan. A daren jiya malam ya tashi da mura ta rashin jin daÉ—in jiki, abunka da jikin tsufa, zuwa safiya sai abun yaso yin É—an tsanani, tunda safe sukai kiran Ahmad koma barci bai tashiba kiran ne ya tadashi. A gurguje yay brush ya canja kaya ya fice. Tunda ya fita Umm-Ruman tai tagumi kawai tana ma kakan nasu addu'ar samun afuwa. Ahmad na zuwa basu É“ata lokaciba asibiti suka wuce, shi da Mudan sukai ta shigi da fici saboda sune dai manyan Æ´aÆ´a maza a gidan, iyayensu kuma ba karatu sukaiba, suma kuma suna bukatar a taimaka musun. Dukansu dasu akaje asibitin, amma dai su Ahmad É—inne keta kai da kawo har aka bama Malam gado sannan sukaÉ—an samu nutsuwa. Rumana tun tana jiran dawowar Ahmad harta fara damuwa sosai, ta gyara ko ina dai tayi musu breakfast, sai dai ta kasa ci. Tana zaune jugum har kusan Æ™arfe É—aya sai gashi ya shigo, jiki a sanyaye ta miÆ™e tana masa sannu da zuwa. Ya kalleta yana É—an lumshe ido ya jinjina mata kai kawai, dan jikinsa yayi luÉ“us saboda kai kawo da sukaitayi, ga yunwa na cin hanjinsa. “Yaya ya jikin nasa?â€?. KaÉ—an ya sauke numfashi yana zama a bakin gadon, “Da sauÆ™i sosai, sunata Æ™ara masa ruwane dan yaji Æ™arfin jikinsaâ€?. “Wayyo malam ALLAH ya Æ™ara lafiya yasa kaffaraneâ€?. Da amin Ahmad ya amsa yana miÆ™ewa ya fara cire kayansa, hakanne ya saka Rumana fita danta haÉ—a masa ruwa. Tana dawowa shi kuma ya fita zuwa bayin, koda ya fito yaga ta ajiye kayan shayi sai ya kalleta da mamaki. “Kina nufin zama kikai jirana baki karyaba?â€?. “Yaya banji yunwa bane shiyyasaâ€?. Baice komaiba ya É—auke kansa, ya kimtsa ya fita massalaci domin gabatar da sallar zuhur. Itama Rumana abinda tayi himmar yi kenan, bai kuwa jimaba sai gashi ya dawo É—auke da É—anyan indomie a leda. ledar ya miÆ™a mata yana faÉ—in, “Tashi ki dafa wannanâ€?. Amsa tai cikin girmamawa, kafin ta kammala yaÉ—ansha tea dan yunwa yakeji bata wasaba, koda ta gama da Æ™yar ya sakata taci abincin, ya lura batason cin abinci yanzu, ga wani tsarce-tsarcen yawu daya lura tanayi a kwana biyun nan. Bai dai ce mata komai akan hakanba yace dai ta shirya suje asibitin ta duba malam. Taji daÉ—i sosai, ta shirya tsaf ta kawo hijjab ta saka, maman Ama na tsakar gida suka fito, sai da Rumana ta kammala rufe Æ™ofarta kafin tace mata saisun dawo kakansu aka kwantar a asibiti. Addu'ar samun lafiya maman Ama tai musu tanabin Rumanan da kallon Æ™urilla, itafa saima taga kamar mai ciki. Tsaki taja tana faÉ—in, “Toni bandama abuna waye yay cikin? matar da ko namiji bata taÉ“a saniba ta ina zata samo ciki?, inaga dai dagaske maganain Æ™ibar sukasha ita da mijinâ€?. 🤣Maman Amar mu ta mutunci kenan, ido bai gani baki ya Æ™yalle saiya tofa, ALLAH ya gyara mana ke da masu irin halinki🤸ğŸ�»â€�♀😂 . Rumana tayi mamakin ganin ashe da mashin É—in Sufyan Ahmad É—in yazo. Sai da ya hau ya tada sannan ya kalleta ganin tayi tsaye tana kallonsa kamar ta samu tv, “Kona wuce ne?â€? Ya faÉ—a manyan idanunsa a kanta. Da sauri ta Æ™araso, dole sai da ta dafa bayansa sannan ta hau. A zuciyarta take faÉ—in, “gaskiya roba-roba inba mijinkaba ai baida daÉ—in hawaâ€?, to diba yanda duk ta koma jikinsa, ballema ita matsoraciyarnan dama. Babu mai cema É—an uwansa uffan har suka isa asibitin. Samina dake jikin motar Ma'aruff da ALLAH ya É—orata a kansa ya kawota duk da dai akwai manufa a ransa, dan soyake yakai yarinyarsa gida suÉ—an huta, shiyyasa ya É—akkota da kansa ya kawota gida kamar yanda yay alÆ™awari, sai dai suna zuwa aka sanar musu malam na asibiti, duk matan gidanma basu daÉ—e da tafiya ba sai yara kawai. Da kansa yace tazo ya kaita asibitin itama, idan ya ajiyeta sa dawo gida da Æ´an gidan nasu, da daddare kuma zai dawo ya É—auketa. Wani sama taji kanta kuwa, shiyyasa akai shiri na alfarma, yanzu haka sun shiga sun dubo malam É—inne tazo rako Ma'aruff da zai wuce. Tun shigowar mashin É—in su Ahmad akan idontane, gabanta yay wata irin faÉ—uwa zuciyarta sai fatt-fatt take da masifar Æ™arfi. Ma'aruff dake magana batajiba ya kalli inda tabi da kallo kamar idonta zai zubo Æ™asa. Akan Ahmad dake faka mashin É—in ya sauka, Umm-Ruman ta dafa bayan Ahmad zata sauka shida baima san su Samina nayiba ya É—an juyo ya kalleta yana faÉ—in, “Babie R karki karyani faâ€?. Murmushi mai Æ™ayatarwa Rumana tayi, ta Æ™arasa sauka tana bashi amsa, “Oh Yaya, da nice fa yanzu kacemin raguwaâ€?. Shima saukar yay yana murmushi da Æ™oÆ™arin ajiye mashin É—in da Æ™yau, ya juyo yana É—an ranÆ™wafowa ya lakaci hancinta da faÉ—in, “Yo ai ragguwarceâ€?. Yanda Rumana ta É—an É“ata fuska a shagwaÉ“e ne ya bama Ahmad dariya, dan haka yace, “Zaki wuce mu tafine ko saina É—aukeki?â€?. Baya ta matsa tana masa harar wasa, ta tofar da yawun daya taru mata a baki kaÉ—an tana fara tafiya. Hannu ya kai zai riÆ™ota tai wani É—an taku mai hanzari kamar zata ruga. Dariya Ahmad yayi har haÆ™oransa na bayyana, yace, “ALLAH zan kamakine Yarinyaâ€?. Wannan kalma tashi karaf a kunnen Samina da Ma'aruff dake binsu da kallo kamar idanunsu zasu faÉ—o Æ™asa. Sukam su Ahmad ma basu lura dasu ba har suka shige. Ma'aruff ne ya fara taÉ“e baki yana faÉ—in, “To shi wannan faÆ™irin yaushe yay Æ™iba haka? Ko shima sha ka fashe É—in da mata ke sha ya sha?â€?. Banza Samina tai masa, dan ita kaÉ—ai tasan sukar da takeji a zuciyarta, badan ta baro handbag É—inta wajen mama gaje na a ciki da wlhy bazata koma ba. Shiko Ma'aruff Umm-Ruman ce ta tafi da zuciyarsa, harya kasa haÆ™uri sai da yay ma Samina tambaya, “Wai dama wannan aka aura masa?â€?. Guntun tsaki Samina tai, a taÆ™aice tace, “Uhmâ€?. Babu zato taji Ma'aruff yace, “kai amma Æ™yaÆ™yÆ™yawa da ita, wlhy tama fiki Æ™yau da nutsuw....â€? Sai kuma yay shiru bai Æ™arasaba ganin kallon da Samina tai masa a hargitse. “Kinga malama daina watsomin waÉ—anan idanuwan, indai nine ma kinga tafiyata, kice ina gaidashi shida Æ™yaÆ™yÆ™yawar matarsa dan ALLAHâ€?. Hawayene kawai suka shiga sakkoma Samina a kumatu, wanda ita kanta batasan na minene ba, da Æ™yar ta iya tsaidasu tabi bayan su Ahmad, dukda tsantsar kishin Rumana daya doki Æ™irjinta bazata iya daurewa ba sita sake ganinsa ko zataji sassauci. Su Ahmad kam tunda suka shiga iyayensu mata duk suka zubama Rumana ido, sukam basu fahimtaba, cikin girmamawa duk suke gaishesu daga Rumanan har Ahmad. Tsagwaron farin cikine ya bayyana a fuskar Ayyah, hakama Gwaggo da Ammi sai dai su sun shanye a zukatansu, su dai su Yaya maryam sun kasa É“oye farin cikinsu duk da hasashe suke ba tabbatarwa sukaiba, Mama gaje kuwa zuciyarta sai gudu take da sauri-sauri. Ahmad da Rumana dai suka shiga inda Malam ke kwance danta dubashi, barci yakeyi, shi kaÉ—aine a É—akin har yanzu kuma ana saka masa ruwa, likatanne yace duk su fito dan ba'ason ana masa yawan hayaniya. Basu jimaba a É—akin suka fito, Ahmad ya nufi wajen likita dan yaji ya ake ciki yanzu?, ita kuma Rumana ta zauna wajen iyayensu mata da yayyanta. Lokacin Samina ta shigo, dan haka Rumana ta gaisheta da bata haÆ™uri akan rashin zuwa dubata da bataiba, tace alokacin itama batajin daÉ—ine. Cikin É—an taÉ“e baki Samina tace, “Karki damuâ€? daga haka taja bakinta tai shiru. Itama Rumanan sai bata sake cewa komaiba, su Ayyah ma duk suna saurarensu amma babu wanda ya saka baki. Tashi Samina tai ta nufi office É—in likita wai bari taje taji yaya ake ciki? Babu wanda ya tanka mata sai mama gaje, dan tunda tazo asibitin taketa nuna isa ita adole matar mai arziÆ™i, har cewa tai za'a canjama malam asibitin iya tace a'a nanma ya Isa, Ahmad nata iya bakin Æ™oÆ™arinsa hakanma su ya wadatar. Yanzu kuwa data tsiri zuwa Office É—in likita kowa ya fahimci Ahmad ta hango ya shiga Æ™ila. Babu kuma wanda ya tanka mata akan hakan. Yanda Rumana ta kasa zama taketa fita zubda yawune ya saka amaryar baba iliyasu tai magana cikin murmushi, “Rumana kiringa samun ko cingam ne ko wata alewa haka kina sakawa a bakin, zai rage miki tara yawun kinjiâ€?. Rumana da bata fahimci al-amarinba tace, “To Umma, ni wlhy nama rasa miya kawo hakan, sam ban iya haÉ—iye yawun yanzu, idanma nai kuskuren haÉ—iyewa sainaji kamar zanyi amai ko zuciyata taita tashiâ€?. Su dai iyayen da suka fahimci tsagwaron wautar Rumana duk sai sukai murmushi, sai su Yaya Raheenatu ne suke mata dariya sosai. Ahmad na zaune suna magana da Doctor Samina ta shigo ko neman izini babu, kallo É—aya Ahmad yay mata ya É—auke kansa yana sake shan toka, zama tai a kujerar dake kallon tasa, hakanne ya saka Ahmad miÆ™ewa yana bama Doctor hannu sukai musabaha yana masa godiya. Ya tsallakota zai fice ba tareda yama nuna yasan Æ™urar data kwasota ba, gudun kar taji kunya yasata tasowa da sauri tabiyosa, nanma baiko dubeta ba dukda yana jin takunta gab da shi, kusan a tare suka iso wajen, aiko Rumana da ganinsu tare ya sosa ranta karaf sai suka haÉ—a ido da Ahmad. Yanda ta juya idanun ta É—auke daga kansane ya bashi mamaki, dan tsagwaron kishi ya hango a cikinsu, saima yaga ta miÆ™e ta fita. Ayyah da duk ta kula da abinda ke faruwa tai dariya a zuciyarta, kallon Ahmad É—in tai tana faÉ—in, “Ɗan albarka ya kamata a samowa Umm-Ruman wani É—an abu ta saka a bakinta koda alewane ko cigam, wannan zubda yawun baida daÉ—i, ta kasa zama waje guda ta hutaâ€?. Da kallo yabi Rumanan data dawo yanzu ta zauna, shi kansa abin ya fara basa mamaki, yace, “To Ayyah bara na samo mata, zama muje taga likitane, ni kaina narasa mike damuntaâ€?. “Allazi an Æ™ara kenanâ€? cewar Sakina tana dariya. Harararta Ahmad yay dan dama tunda ya shigo basuyi faÉ—an da suka saban ba. “Allazi an Æ™ara me? Kekuma?â€?. Sakina tace, “Haba É—an Æ™anina miye na fusatar?â€?. Hannu ya kai zai ranÆ™washeta ta matsa tana faÉ—in, “ALLAH kana taÉ“ani akan matarka zan rama, a maganata dai ai ban ambaci sunkaba ka tsargune kawaiâ€?. Dariya kowa ke musu, dan babu wanda baisan wannan Æ´ar tsamar dake tsakanin Ahmad da Sakina ba, inhar suka haÉ—u faÉ—a sau goma su shirya yamusu kaÉ—an. Shi yaÆ™i yarda ta girmesa, ita kuma bazata fasa faÉ—ar shi Æ™aninta bane🤣. Ƙwafa yay zai bar wajen, tace, “Iye kaga su Amadi masu mata, saboda nace zan rama a kantane ka haÆ™ura kenan, a lallai soyayya ruwan zumaâ€?. Wucewarsa yay bai tanka mataba, ya saki lallausan murmushi saboda iya shegen da Sakina ke masa har yanzu shida Rumana. Babu abinda zuciyar Samina keyi sai zallo, adai fahimtarta suna nufin Rumana ciki ne da ita, cikinma na Ahmad É—inta. Wata irin tsuma jikinta keyi, numfashinta kuwa da Æ™yar take fusgarsa wajen fitarwa. Ana cikin haka sai ga Ahmad ya dawo da leda mai É—an girma, har gaban Rumana yaje ya miÆ™a mata ledar, ta amsa kanta aÆ™asa saboda nauyin iyayensu da yayenta, shiko ta kula koma ajikinsa, kansa tsaye yake komai. Saboda neman magana irin na Sakina ta amshe ledar daga hannun Rumana tana dubawa, “Iye kwali-kwali fa ya siyo, Amadi bara na raba nima naÉ—an É—ib.....â€? Ai bata Æ™arasaba taji saukar rankwashi mai zafi a kanta, ya kuma fisge ledar yana fadin, “Ko kece Æ™walan ta kankia bazaki lashi ko ledar abu É—ayabaâ€?. Aiko mi za'ai inba dariyaba, Sakina kuma ta dafe kanta kamar zatai kuka, tace, “Kam balastin, aiko ka jama matarka, kanta zan ramaâ€?. Sake juyowa yay ya kama hannun Rumana yace, “Basai idan ta zauna inda kikeba zaki ramanâ€?. Rumana duk da kunyar da ta nema halakata tanaji tana gani Ahmad yaja hannunta suka bar wajen. Sakina tace, “Matsoraci kawaiâ€?. Gwalo ya juyo yay mata yace, “Oho daiâ€?. Basu Ayyah ba hatta dasu Baba sai da sukai dariyar wannan rikici na Sakina da Ahmad. Samina kuwa tsaki tayi zuciyarta na mata zafi da turiri, wannan itace Æ™auna da soyayya da riritawar datai tsammanin samu daga Ma'aruff, amma sai gashi tana ganinta wajen wanda takema kallon gara, faÆ™iri. Ta haÉ—iye wani yawu mai kauri tana binsu Ahmad dake Æ™oÆ™arin shiga Office É—in doctor da kallo, kuma har suka shige bai saki hannun Umm-Ruman ba, jitai wata irin tsanar yarinyar na Æ™ara mamaye duk illahirin zuciyarta. Mama gaje tsaki tayi, sosai maganar cikin nan na Rumana ya tokare maÆ™oshinta, a ganinta Samina ta cancanci wannan cikin, babu wanda yabi ta kansu dan bama asan sunaiba. Su Umm-Ruman kuwa a office É—in Dr suka yada zango, dama bayanin da Ahmad yaje É—azun yay masa kenan, bayan sun zauna Rumana ta gaida likitan ya amsa da Æ´ar fara'a yana tambayarta yaya jikin. Sai da ta kalli Ahmad sannan tace, “Nifa banajin wani ciwo a jikina Yayaâ€?. Murmushi Doctor É—in yayi, danshi tun shigowarsu ya fahimci Rumana nada Æ™aramin ciki. Shine ya katse musu kallon da sukema juna, Ahmad na harara-harara, Rumana na kallonsa a tsoro-tsoro..... “Hajiya ai dama bamuce muma wani abu na damunki ba, jininki kawai zan É—an É—iba yanzu. Dole ta amsa da to, saboda yanda Ahmad ya tsuke fuska. Kiran waya Doctor yayi, babu jimawa wata Nurse ta shigo, ita yasa ta É—iba jinin Rumana ta fita dashi zuwa lab. Tashi sukai suka koma wajensu Ayyah, dan Doctor yace sai nan da kamar awa É—aya zai basu bayani idan result É—in ya fita. Ahmad bai zaunaba suka wuce massalaci dasu baba, Rumana kuwa tazo ta zauna wajenta nada. Tun tana sauraren hirar yayun nata har itama ta fara saka baki, Samina ce dai ta koma gefe ta tsume taÆ™i shiga cikinsu, a ganinta ta wuce da ajinsu, gefe kuma mugun haushin Umm-Ruman takeji dama su kansu É—in da suke tarairayarta. A haka su Ahmad suka dawo, baba yace su tashi duk su wuce gida hakanan anbar yara su kaÉ—ai, su zasu zauna har malam É—in ya farko. Rumana sai addu'a take ALLAH yasa Ahmad yace ta bisu, tanata satar kallonsa amma shi yaÆ™i kallon inda take sai faman latsa wayama yakeyi, a bazata baba yace Samina da Rumanan suma suje can idan mazajen nasu sun tashi sa biya su É—aukesu. Dama ita Samina can zata koma, Rumana ce ke a cikin Æ™ila wakala, shiyyasa baba na faÉ—a wani daÉ—i ya ratsa ranta da zuciyarta. Aiko tana É—ago ido ta tsinci na Yah Ahmad dake antaya mata harara. Fuskewa tai ta É—auke kanta kamar ma bata ganshiba, takobi su Ayyahn. Tun a wajen asibitin Mama gaje da Samina suka raba hanya dasu Ayyah, dansu daga nan wajen malaminsu suka nufa Inna mari nacan na jiransu dama tun É—azun. Babu wanda ya damu da lamarinsu kuwa, dan suma su Sakina ayarin Æ´an gidan nasu sukabi kowa nason Æ™arasa yininsa a gida, hakama bintu yayar Samina gida tabi Æ´an uwanta tanama mahaifiyarsu da Æ´ar uwarta fatan shiriya a wannan rayuwa. ★★★★★★ Ba Æ™aramin daÉ—i Rumana ta tsinci kantaba na ganinta a gida cikin Æ´an uwanta, su Fa'iza harda mata sherin wai akuyar É—aure ta samu sake. Daƙƙuwa kawai tai musu tana dariya. Abinda ya tsayama Rumana a rai yanda kowa ke mata magana akan ta kula da kanta sosai, sannan tabar zama babu wani abu a bakinta saboda hanama kanta zubda yawu. ÆŠan tsarguwa ta farayi a ranta jin Yaya Bintu na faÉ—in, “ALLAH dai ya raba lafiya wannan É—an gatan dangi ya fito duniya musha shagalinmuâ€?. Rumana tai kasaÆ™e tana tunani, idanfa har zata É—ora maganganunsu a mizani kamarfa suna dangantata da cikine na haihuwa? To amma haka ake cikin dama babu wani wahala? Ita dai bayan ciwon kai dataita fama dashi kwanaki batajin wani ciwo a jikinta sai na rashin jin daÉ—in jikinta, tanajin komai na sauya mata a jiki kam sai wannan zubar da yawun shima baifi kwana biyu kenanba ya fara addaba mata. Kauda zancen tai kawai a ranta da yaÆ™inin ba haka bane, ta cigaba da hidimarta hankali kwance............âœ�ğŸ�»ğŸ˜? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» https://youtu.be/N2nbw8zn9Jk *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»https://youtu.be/HFjVgQVnmn0 *ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(32)* ............Bayan tafiyar su Rumana Doctor yake sanarma su Ahmad sakamakon gwajin da akai mata, ya tabbatar musu tana É—auke da Æ™aramin ciki É—an watanni uku. Daga su Baba har Ahmad bayyana farin cikin da suka tsinci kansuma a ciki É“ata lokacine, bakin kowa ya kasa rufuwa, wannan aure da suka haÉ—a yayi riba, dan sun sake tabbatar da Æ´aÆ´ansu sun amshi Æ™addarar UBANGIJI da hannu biyu. Ahmad sai sinne kai yake yana murmushi, shi adole kunyar su baba yakeji, Su Mudan ne dai suketa shirmensu shi da Abu da sauran Æ™annensu. A wannan yanayin farin cikin abokan Ahmad suka iskesu, suma sunzo duba Malam. Aiko sunajin abinda ke faruwa suka tasa Ahmad da sheri, baiko É—aga musu Æ™afaba ya shiga ramawa. Gaba É—aya Ahmad ya kasa daina mamakin abun a ransa, wai shine yau da É—a, Umm-Rumana zata haifa masa Æ´a ko É—a mallakinsa. Ya lumshe ido yana haÉ—iyar wani tsinkakken yawu da sauri-sauri, taÉ“asan da Sufyan yayine ya sakashi buÉ—e ido yana kallonsa. Sufyan yay murmushi tare da faÉ—in, “Kai Alhaji duk murnarce? Badanma ka tsaya jamana ajiba ai da wannan watanne watan haihuwaâ€?. Ƙaramin naushi Ahmad ya kaima Sufyan, da sauri Sufyan ya kauce yana dariya, Ahmad ya faÉ—aÉ—a murmushin sa yana harar Sufyan É—in, “Ɗan sa ido kawai, nakula ka fara lalacewa kaje kai aure?â€?. Rabi'u yace, “Iye kaji masu aure, mikakeci na baka na zuba, muma muna nan tafe insha ALLAH, dan da yawanmu bazamu wuce shekarar nanbaâ€?. “Da nayi farin ciki kuwa, ko yaya nasamu sauÆ™i daga iskancinkuâ€? Ahmad ya faÉ—a yana hararsu. Nanma dariyar suka É—anyi kaÉ—an. Suna a asibitin har kusan tara na dare, a lokacinne kuma cikin amincin ALLAH malam ya farka, kowa yaji daÉ—in yanda ya farka daÉ—an Æ™arfinsa, kuma a hayyacinsa, dama can Malam bayason asibiti, hakanne yasaka shi yanzuma ya tijare musu akan bazai kwana ba su maidashi gida, da a hayyacinsa yakema bazai yarda a kawosa nanba. Duk yanda su Ahmad da abokansa sukaso lallaÉ“a tsohon nan sam yaÆ™i harda shirin musu kuka yake. Babu shiri Doctor ya basu sallama akan zai dinga zuwa da safe yana dubashi insha ALLAHU. Sunji daÉ—in karamcin wannan likita, dan haka suka nufi gida da Æ™warin gwiwa. ★★★★★★â˜? Lokacin da suka iso gidanma Rumana ita har tayi barci a É—akin Amminta, ta kwantane da fatan ALLAH yasa karsu Ahmad su dawo da wuri yau ta kwana gida, koba komai ta huta da fitinarsa ma. Sai dai kam addu'arta bataci ba, dan su Ahmad suna kai malam É—aki yaga komai ya dai-daita sashensu ya shiga. Ayyah da Gwaggo sukai masa sannu da zuwa. Amsawa yay yana zama kan dutsin dake kusa da kwatanniyar ruwan agwaginsa, gaishesu yayi suma, suka Æ™ara masa ya mai jiki, yace Alhmdllh, dan kuwa kowa yaga malam yanzu bazaice shine aka fita dashi shataf ba É—azun da safe. Ayyah tace, “Ɗan albarka a kawo tuwo ko?â€?. “Ayyah anya kuwa zanci tuwon nan yau?, gaba É—aya a gajiye nake kwanciya kawai nake buÆ™ata yanzu, ko ma yunwar banaji samâ€?. “Sannu kaji, zirga-zirgace wlhy, jiki da jini ai yana buÆ™atar hutu, to inko bazaka ciba kuzo ku wuce gida dare nayi, dan itama wannan yanayin nata bai buÆ™atar yawace-yawacen daren nan kodan shaiÉ—anu, tunda baikai Æ™wariba har yanzunâ€?. Murmushi kawai Ahmad yayi, dan ya lura dai iyayensa mata su dukma sun gama fahimtar yayi ajiya ashe. Gwaggo dai duk na zaune ta kunna redio tana sauraren taskar labarai, tana kuma jinsu sarai, amma yanda ta É—auke kanta saika É—auka batasan hidimar da akeyiba. Sadiya ya Æ™walama kira, ta amsa daga É—akinsu tana fitowa, da alama ma harta kwanta ya tasota. “Jeki ki kira min Ruman mu wuce gidaâ€?. Da “toâ€? Sadiya ta amsa tana wucewa. Shi kuma ya miÆ™e ya É—auki buta ya shiga bayi. Dai-dai nan baba ya shigo shima, daga Ayyah har gwaggo sannu sukai masa, ya amsa yana faÉ—in, “Su Amadu sun wuce dai ko?â€?. “A'a yanzu dai suke shirin wucewar, yana bayiâ€? Ayyah ta bama Baba amsa. Baice komaiba ya shige sashensa. Ahmad na fitowa Rumana da Sadiya suka shigo suma, sai kumbura fuska Rumana take saboda barcin data fara aka taso ta, ji take tamkar ta fasa ihu. Ahmad ya sauke idanunsa a kanta, ta É—an hasken farin watan daya gota sha biyar, hakan ya saka Æ™yawunta kuma bayyana masa a cikin ido, ya sauke ajiyar zuciya kaÉ—an yana maida idonsa gasu gwaggo da Ayyah. “Tom bara mu wuce sai da safen kuâ€?. Ayyah tace, “To ALLAH ya huta gajiya É—an albarka, Umm-Ruman ALLAH ya Æ™ara lafiya kinji, aita addu'a dai ALLAH ya inganta mana ya kuma raba lafiyaâ€?. Sadiya ce kaÉ—ai ta amsa, Ahmad da Rumana kunya ta hanasu cewa komai, hakama Gwaggo da tunda aka fara zancen cikin bata tofa nata ba, tana dai cikin tsantsar farin ciki a cikin ranta. Itama Rumana tai musu sallama tabi bayan Ahmad da yay gaba. Sai da sukaje soro ne ya juyo, hannunta ya riÆ™o ba tare daya ce komaiba, dan ya lura kamar barcin data fara bai saketa ba. A Æ™ofar gida sukaci karo da motar Ma'aruff yazo É—aukar Samina, amma sai masifa yake mata akan tun É—azun yazo kusan mintuna talatin yana jiranta, itako sai faman lallaÉ“ashi take dan karya É—aga murya Æ´an majalissar abokan su Ahmad su ji. Fitowar su Ahmad ne ta saka ma'aruff yin shiru yana kafe Umm-Ruman da ido tamkar idanunsa zasu faÉ—o Æ™asa, suko koma kallonsu basuyiba duk da su Ahmad É—in sunji jarabar da yakema Saminar, sun gittasu Ahmad yajiyo warin giya ya buso, mamaki ya kamashi warin giya daga ina haka? Yasan dai mu al'ummar arewa kasantuwarmu mafi yawa musulmai bamu cika huÉ—É—a da giyaba musamman yankinmu da Hausawa sukafi yawa, sannan shi baima taÉ“a jin warin giyaba a Æ™ofar gidan nasu sai yau, to lallai yana zargin kamar mijin Samina ne kenan?. “ALLAH ya Æ™yautaâ€? ya faÉ—a a zuciyarsa yana ajiye tunanin gefe guda dan ba damuwarsa bace. Napep ya tare musu suka shiga. Rumana da idonta ke cike da barci ta kwantar da kanta akafaÉ—ar Ahmad, kaÉ—an ya juyo ya kalleta, idanunta lumshe suke, hakan saiya kuma fiddo Æ™yawunta sosai, ga kalar hijjab É—in data saka ya kuma fiddo da Æ™yawun fusakar tata ainun. Hannu yakai ya shafa kumatunta a hankali, ta É—an buÉ—e idanun nata tana kallonsa, nasa idanun ya lumshe mata shima yana faÉ—in, “Karkiyi barcifa fa, banida Æ™arfin É—aukarkiâ€?. Fuska ta kumbura dama can haushinsa takeji yasa Ammi ta tada ita, dan tace ace ya barta ta kwana kuma Ammi ta hauta da faÉ—a dole ta taso. Kansa yaÉ—an jingina jikin nata yace, “Ni bana faÉ—a yauâ€?. Murmushi tayi mai sanyi ta maida idanunta ta lumshe tare da riÆ™e nasa hannu sosai tana shaÆ™ar Æ™amshin turarensa na tun É—azu dake manne da jikinsa. Shima murmushin yayi idonsa akan hanya. Shi dai mai napep yana daga gabane yana kallon ikon ALLAH ta madubi saboda fitilar daya saka a cikin napep É—in dake haska su Ahmad. Koda suka isa gida bayan sun biyashi kuÉ—in, bai wuceba har sai da suka shige gidansu, Mai Napep yace, “ALLAH ka haÉ—amu da masoyan Æ™warai, kana gamo da irin wannan masoyan ai tuni kake tada Æ™ayar baya a gidanku ai maka aure yasinâ€?. Kunji mara man kai, sai kaje ka tada din😂⛹â€�♀. Ahmad ya amshi key É—in É—akin wajen Rumana ya buÉ—e, bata shigaba, hannu kawai ta zira ta É—auki buta taje tayo fitsari sannan ta koma É—akin, Ahmad na Æ™oÆ™arin cire kaya ya tashigo, hijjab É—inta kawai ta cire ta jefa saman gadon zata bishi ya riÆ™ota. “Daure muyi wanka saiki kwanta baki É—aya kinji Babie R É—ina, maman kuma Babie na mai zuwa insha ALLAHâ€?. “Yayah Please wlhy barci nakeji, nidai yau bazanyi wankanbaâ€?. Ya kula yau dai shagwaÉ“a takeji, sakata yay a jikinsa sosai suka zauna a bakin gadon a haka, cikin tausasa harshe yace, “Sorry Gwal É—ina daure kinji, zan saya miki sweet mai daÉ—i faâ€?. “Kai yaya, wannan wayone fa wlhyâ€?. “Tab, waneni da yima Gwal É—ina wayo, ai kece Boss sai yanda kikeso za'ayiâ€?. Da wannan lallaÉ“ar ya samu yaci galaba akanta harya cire mata kayanta, ya haÉ—a ruwan wankan da kansa ya tasata a gaba zuwa bayi. Ita dai da Æ™yar tai wannan wanka, suka fito kowanne yay alwalar kwanciya barci da brush, wajen shirin barcinma sai da yasha daga da ita, dan bil haƙƙi da gaskiya barcine taf idonta, to yau bata samu tayi ko barcin safe ba balle akai gana rana. Duk Æ™wazabar Ahmad kam ai dole yau ya É—agama Rumana Æ™afa sukai barcinsu, shi harma tsoro yake karya koma can kuma baya samu hakan ya damesa, duk yanda yaso dauriya da asuba kuwa ai bata yuwuba, sai da yaÉ—an rage zafi sannan yajisa dai-dai. Shafin sabuwar tarairaya Ahmad ya buÉ—e ga Rumana, ita kanta abun har mamaki yake bata, data motsa zaice inane ke mata ciwo? Mi take so taci ko ta sha?. Abun na bata dariya ainun, idan taso tsokanarsa har langare nasa take, sai ta gama tsurar dashi sannan ta dawo taita masa dariya. Yakance babu komai i zai rama wataran, ta É—auka yanzu itace a ciki shine a kwana, amma wataran zata dawo kwanar shi kuma ya koma ciki. Dole rayuwarsu ta burgeka, babu sanyi gaba É—aya, sannan kuma babu zafi mai tsanani. Wataran ai farin ciki wataran saÉ“aninsa. Inda Æ´an gidansu abin ke Æ™ona musu rai, dansu UBANGIJI kan nuna musu farin cikin su Umm-Ruman É—inne kawai. Æ�acin ransu kuma suna Æ™oÆ™ari dannewa su shanye abinsu a cikin rai da cikin É—aki, tunda ALLAH yayo Ahmad É—in bamai hargagi ba, koda É“acin ranne ya shigo cikin sanyi ake yinsa babu wani faÉ—a ko cacar baki a ciki. _________________________________ Samina kuwa bayan wucewar su Ahmad ta jama Ma'aruff tsaki saboda kallon Æ™urullar da yake binsu da shi, aiko yana juyowa ya daddage ya É—auketa da maruka har biyu. Da Æ™arfin masifa ya turata mota ya rufe yana faÉ—in yau sai ta san ta masa tsaki wlhy. Wannan abu kuwa duk a idanun abokan Ahmad dasu Mudan dake shago ya faru, sai yaran dake wasa a wajen, sunema suka kai labarin wannan mari cikin gida. Baiko yi kaffara ba suna shiga cikin gidan ya hau jibgarsa ita kuma tana zaginsa da ja masa. ALLAH ya isa. Sai da yay mata lilis da duka sannan kuma ya afka mata, taci wuya a hannunsa, dan yau ko aman da yay matama kasa tashi tai ta wankesa. Washe gari kuwa labarin marin Samina yayta yawo cikin anguwa, Mama gaje taita masifa da cewar Æ™aryane, kawai an sakama Samina idone anason ganinta cikin bala'i kuma baza'a ganiba, Æ´an baÆ™in ciki sai dai su mutu. Babu wanda ya kulata a gidan har taci ta tsire, sai daga baya ta kira Samina dan tasan tabbas da Ma'aruff bai mari Saminar ba da wannan zance bai fitoba. Aiko Samina ta fashe mata da kuka, tare da zayyane mata dukan daya kara mata ma da suka ido gida. Mama gaje tace, “Bar É—an iska ai daga wannan karon dai ta Æ™are, kedai kiyi duk yanda malam yace zaici ubansa ne matsiyaci, kuma zan koma zuwa gobe dan wancan cikin na shegiyar can baza'a haifesa ba, Ahmad bai isa samun Æ´aÆ´aba har saikin samu Saminaâ€?. DaÉ—i sosai yakama Samina, dan dama da baÆ™in cikin cikin nan ta fito Ma'aruff ya Æ™ara mata da haushin kallonsu Ahmad É—in shine ta Æ™are da cin duka a wajensa. Washe gari duk da wuyar da taci a hannunsa sai da ya tsareta tai masa breakfast, yana fita aiki kuwa ta É—akko abubuwan da malam ya bata ta fara Æ™oÆ™ari yin duk yanda yace tayi daki-daki. Tsafi gaskiyar maishi, tun daga wannan lokacin Samina tace taga canji, dan yanzu kam ta sake kama Ma'aruff a hannu, koda giyarsa ya sha baya dukanta, sannan duk abinda ta tambayesa yimata yake, idan rashin kunyarta ta tashi kuma ta zuba masa gwargwadon iko baya iya ce mata komai. A yanzu dai ta gama da matsalar ma'aruff kamar yanda ta faÉ—a, cikin jikin Rumana ne taget dinta na gaba, dan tayi alÆ™awarin sai yabi rariya, kuma da ga shi Umm-Ruman bazata sake É—aukar waniba sai dai a lahira idan anayi. Ni dai bilynku nace, “Hummmâ€?.☹ï¸�ğŸ˜� _____★_★_____★_★______★_★______ A wannan karon kwanan Ahmad tara ya juya, da zai tafinma sai da akasha daru shida mutuniyar, dan kuka taita masa ranarma, shi dai ya samu ya lallaÉ“a ya gudu yana jin Æ™aunarta na mamaye duk illahirin gaɓɓansa da jijiya. Ya tafi da kwana biyu Kausar ta tashi da naÆ™uda a safiyar Laraba, ranar dai kam a asibiti ta kwana, su Rumana nata mata addu'ar sauka lafiya. Tasha wahala sosai kafin ALLAH ya sauketa lafiya ta santalo Æ´arta mace mai kama da ita. Su Rumana na shirin tafiya dubota sai gasu sun dawo ma gida. Daga ranar kuma aka shiga zaman bakwai, inda abin gutsiri tsoma ya samu ga maman Ama, dan duk abinda ba aima Kausar ba saita tanka, ita dai Rumana nata idone, sai idan dangin Kausar sun bukaci wani abu daga gareta ta basu, tanama É—aki kwance tana fama da kanta, dan tunda Ahmad ya wuce sai yazam bata cika jin daÉ—in jikin nata ba, dauriya kawai takeyi tunda dai ba sharkaf take a kwance ba. A haka aka kwashe kwanaki shida da haihuwar Kausar, inda kuma aketa shirin suna gobe idan ALLAH ya kaimu.............âœ�ğŸ�? Sai munzo cin rangam ni da Fans Kausar⛹â€�♀ _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(33)* ...............Æ�angaren Ahmad kam randa ya isa porthercout washe gari ya damÆ™ama ubangidansa takardunsa. Sosai kuwa Uban gidan nasa yay mamakin Æ™yawun takardun Ahmad É—in da yaba Æ™okari basirar da ALLAH yay masa. Happy ma tanata santi, dan yanzu itada Ahmad É—asawa ake duk da yana shareta bai kuma shiga sabgarta, ko É—an Assignment É—inta ta kwaso shi take nufa, yana mata kodan darajar iyayenta, wani lokacinma ba Assignment É—in bane haka kawai zata kwaso buks tace yay mata lesson. Idan yanada lokaci yakan mata, idan baidashi kuma yace ba lokacinba, wani sa'inma waya zaiyi da Rumana sai yace mata lokacinsa na matarsane yanzu. Ita sam bata aminta yanada mataba, gani take kawai dai yana faÉ—ane danta bashi waje. Kasuwarsa kuwa bai fasa zuwaba, yana zuwa kullum kuma Alhmdllh, dama dazai tafi Nura ya miÆ™ama kayan shima yaÉ—an samu, koda ya dawo yanzun kuma sai ya bashi shawara akan mizai hana yazo shima ya koya harkar. Nura bai musaba yayma Ahmad É—in godiya, dan É—an riÆ™ema Ahmad É—in da yayi a wannan tafiyar yaji daÉ—in harkar.. Tun daga wannan lokacin suka kuma kasancewa tare da Nura, dan har zuciyarsa yana son Nura, yana É—aukarsane tamkar É—an uwa na jini. Ubangidansa tunda ya amsa takardunsa bai sake ce masa komaiba a kansu, shima kuma bai sake maganaba ya maida hankalinsa ga sana'arsa kawai. Sai dai kuma yana fatan dacewa idan da alkairi a cikin aikin, idan babu alkairi ALLAH yama hana samuwarsa. __________________________________ A wannan safiya dai gidansu Rumana da sunan babien Kausar suka tashi, da yake Æ´an uwantane ke komai sai su Rumana suka zama Æ´an kallo, sai dai É—an abinda ba'a rasaba sukan taimaka, koda yake Rumana ce kawai a gefe, Maman Ama ai tuni tayi uwa tayi maÉ—aukiya, sai Æ™ara shigewa jikin Kausar É—in takeyi, da kuma ta koma gefe ta zageta da gulma😹. Ita dai na Rumana kallone. An kira Sallar Zuhur Rumana dake É—aki kwance tana fama da rashin daÉ—i jiki ta miÆ™e da Æ™yar, ita dai bawai zatace ga inda ke mata ciwo baneba, amma sam jikinta batajin daÉ—insa, nata salon laulayin kenan. Sannu taima matan dake zaune a Æ™ofar É—akinta Æ´an uwan Kausar É—in, duk amsawa sukayi suma da mata sannun. Tana shiga bayi sai wata a cikinsu ke faÉ—in, “Kai amma ciki yama yarinyarnan Æ™yau, jiba yanda ta murje tai haskeâ€?. “Wlhy kuwa Maman hafsa, nima dai tunda muka shigo naketa kallonta, ko gajiyama banayi da kallon nataâ€?. Maman Ama dake bayansu kaÉ—an tace, “Inafa ciki anan? Bilicin dai da shan maganin Æ™ibaâ€?. Duk juyawa sukai suka kalleta da mamaki, babbar Yayar su Kausar tace, “Aiko dai maman Ahmad idanunku basu gane muku dai-dai ba, yarinyarnan babu wani bilicin da take balle shan maganin Æ™iba, cikine wlhy....â€? Dai-dai Rumana ta fito daga bayi, hakanne ya sakasu yin shiru, sai dai fa idanun Maman Ama tamkar zai faÉ—o wajen kallon Umm-Rumana, ita da batasan sunaiba ta duÆ™a da Æ™yar tana yamutse fuska zatai alwala, sai dai ta zubda yawun daya tarar mata a baki sannan ta fara. Maman Ama ta kuma zaro idanu waje tana faÉ—in, “Kambu, yasin cikine kuwa, to yaushe akai hakan?â€?. Har Rumana ta gama alwala ta miÆ™e zuwa É—aki kallonta Maman Ama take harma da wasu a dangin Kausar É—in, dan wasu labarin yanda akai aurenta da Ahmad É—in sukeyi ta dalilin bijirewar Samina. Ita dai bama tasan sunaiba, ta shige É—akinta kawai ta kabbara salla. Masu himmar sauke farali a kan lokacine sukai himmar tashi suma, Rumana tai musu allura, tana cikin sallar mutum biyu suka shigo É—akinta dan suyi anan, ciki kuwa harda Æ™awar maman Ama wadda ta kasance Æ´an uba suke da Kausar, dama can an Æ™ulla Æ™awancen ne saboda gulmar Kausar. Lokacin da Umm-Ruman ta idar ne su kuma sunayi, wayarta tai ring, dan haka ta jawota tana dubawa, tayi mamakin ganin Yah Ahmad, dan bai cika kiranta a irin wannan lokacinba saboda kasuwa. ÆŠagawa tai ta saka a kunne da yin sallama murya a sanyaye. Shima daga can ya amsa cikin lumshe idanu. “Gwal É—ina kin tashi kenan?â€?. “Lah yaya waya faÉ—a maka ina barci?â€?. “Zuciyata mana babie R, aina kiraki, tunda naga baki É—agaba nasan barci kikeyiâ€?. Murmushi Rumana tayi har yana jiyo sautinsa, “Tace kai Yaya, to yaya kasuwan?â€?. “Kasuwa gata nan munata bugawa, yaya baby É—ina da Æ™arfin jikinki?â€?. Murmushi taÉ—anyi tana sake Æ™asa da murya saboda ba ita kaÉ—ai bace, tace, “Nidai Æ™alau nakeâ€?. “Ai haka akeso Ruman, shi kuma babie na fa?â€?. Neman kauda zancen take ya katseta da faÉ—in, “Ruman nifa banson wannan kunyar, abinda akaimin ban yarda aima É—ana ba uhyimâ€?. Rumana taÉ—an kalli yanda matan sukai kasare suna saurarenta dan sun idar, Æ™asa ta kumayi da muryarta tace, “Yaya bafa ni kaiÉ—ai baceâ€?. “Owo keda waye haka?â€?. Shiru tai dan tarasa yanda zata faÉ—a masa ya fahimta, da kansa yace, “Okey yaufa kuna suna ashe?â€?. Rumana tace, “Uhmâ€?. “Ayya to ALLAH ya raya, nima kewarki ce ta isheni, anjima na kiraâ€?. “Na gode yayaâ€?. Bayan Rumana ta ajiye wayar tsabar son jin Æ™waÆ™waf, Æ™awar Maman Ama sai cewa tai, Amarya munfa gode, kema ALLAH ya saukeki lafiya muzo i war haka musha sunaâ€?. Murmushi kawai Rumana tayi kanta aÆ™asa, sai dai batace komaiba. Suka sake mata godiya suka fito. Itako alawa ta É—akko ta saka a bakinta kamar yanda yanzu takeyi saboda batason tara yawun nan. Ƙawar maman Ama taje har É—aki ta sameta itama tana salla, tana idarwa ta juyo tana faÉ—in, “Ƙawata Yaya da gaskene cikinne?â€?. “Wlhy kuwa shine Æ™awata, muna salla fa mijin ya kira, kinji kuwa yanda ake kashe murya kojin abinda take faÉ—a bamaji wlhy, kai wannan yarinya akwai bariki anan, idan ta samu shashar kishiya tuni take Æ™wace mijinâ€?. Wata dariya mai nuna tsangwaron hassada Maman Ama tayi, ta riÆ™e haÉ“a tana fadin, “Kaini wannan abu ya É—auran kai, ciki fa? To wai yaushema akayisa?â€?. Dariya sosai Æ™awar tata ta sanya, “Kai kujimin Æ™awata da wani batu, mata da miji har kike tambayar yaushe tai ciki?â€?. Ai dolene nai wannan tambayar Æ™awata, kinsan mufa wlhy dukma É—auka muke bai taÉ“a taÉ“ata ba, ashe munafukan sunsan tsiyar da suke a É—aki idan sukai bulum, to wlhy babu mai ce miki ga daren farkon yarinyarcan a gidannanâ€?. “Ƙawa kinsan wasu matanfa akwai dauriya wlhy, koda sunsha wahalar bazasu bada wata Æ™ofar da wani zai fahimcesu ba, kuma kinga ai tanada iliminta yarinyar ga wayo, kune dai dama kuke raina ajinta, amma irin masu sanyin nan kedai gansu ki barsuâ€?. “A to lallai na yarda da maganarki wlhy, ohni kujimin wani sabon zanceâ€?. Haka dai maman Ama taita wannan sambatu Æ™awarta na mata dariya, ALLAH ALLAH take a gama taron sunan nan ta gumtsama Kausar da maman Aysha. Rumana kam bama tasan sunaiba, dan tun bayan fitar su kwanciya ta koma ta sake yi, ahaka mutane sukaita É—an shishshigowa yin salla. Washe garin da taron suna ya watse kam ai kasuwar yi da cikin jikin Umm-Ruman suka ci, dan ba Æ™aramin tsaya musu yayba a rai, saboda yazo musu a bazatar da ko a mafarki basu taÉ“a kawowaba, aiko duk inda tayi idanunsu na kanta, tunma bata fahimtaba harta fara fahimtarsu, itadai addu'ar neman tsarin ALLAH da sharrinsu tai ta jefa musu, dan tarasa wannan kallon har hanji na minene haka? Ina kuma dalilinsa?â€?. Tunda ga lokacin basu da abin magana sai wannan ciki, ita Maman Ama ko nata bata kulaba sai na Rumana, ita Kausar ma ga jego tanayi amma hakan bai hana idonta zama akan wani ba. _________________________________ Dawowar Ahmad da kusan sati huÉ—u sannan aka nemesa, ashe tuni ubagidansa ya bada takardunsa wa Æ™aninsa. Cikin fargaba da addu'ar samun nasara suka isa wajen Æ™anin ubangidan nasa shi da shi harma da Happy da tai musu rakkiya. Abunda yaso kaÉ—a hantar cikin Ahmad ganin shine kaÉ—ai bahaushe a waÉ—anda aka amshi takardunsu, addu'a yay tayi a zuciyarsa, ya turama Rumana text message akan ta tayashi da addu'a itama. Koda ta gani murmushi tayi, cikin ranta tana maijin tausayin yayan nata da Æ™aunarsa. Amma su Ahmad interview, kowa a ransa da fatan nasara, ance nanda zuwa kwana uku zasuji sakamako, wanda duk ya haye ya tsira, wanda bai samuba kuma yay haÆ™uri. Idan nace muku Ahmad ya bar hankalinsa kwance a kwana ukunnan nai Æ™arya, duk ya kira su baba yace su sakashi a addu'oinsu, hakama Æ™annensa duk a faÉ—a musu kowanne yay masa addu'a. UBANGIJI mai Rahma ne kuma mai jinÆ™ai, a randa kwana ukun ta cika ko kasuwa kasa fita yay da wuri, kusan sha É—aya saiga baÆ™o masu gidan sunyi, shidai yaje ya buÉ—e masa gate ya dawo ya cigaba da shirin fitarsa, yana gab da kammalawa sai ga Happy da gudunta, tunda yaji gudu yasan itace, kaÉ—an daga aikinta kuma tace zata rungumesa, dan haka ya juyo yana kallon Æ™ofa a tsume. Aiko koda ta shigo É—akin kansa tayi gadan-gadan, yay azamar É—aga mata hannu yana faÉ—in, “Kinga tsayaâ€?. Dakatawa tai tana kumbura fuska. Yace kinga kiyi haÆ™uri, mu addininmu da al'adarmu sun banbanta da naku, haramunne a addininmu mace ta taÉ“a balle ta rungume namijin da ba muharraminta ba, shima namijin haka, sannan babban abin kunyane a al'adarmu ta hausa fulani. Cikin kaÉ—a ido da hannu Happy tace, “Okey na fahimta, amma dai kun cika tsauri da yawaâ€?. Murmushi Ahmad yay mata yana girgiza kai, yace, “Ba tsauri mukai da yawa ba, wannan É—abi'ace mai Æ™yau, domin an daraja macen ma ne anan, kinga ba kowanne shashasha ne zaice zai kai kazamin jikinsa ko hannunsa kanta baâ€?. Shiru tai tana kallonsa, da alama dai maganar ta mata tasiri, ya É—auke kansa shikuwa yana faÉ—in, “Miya faru kike zuba gudu?â€?. Cikin kauda abinda ya faru ta washe baki tare da dirga tsallen murna, tace, dama zuwa nai na maka albishir, “Uncle É—ina da yazo yanzunan yake tabbatar mana ka samu aikiâ€?. Da sauri ya kuma waro mata manyan idanunsa, “Da gaske kike?â€?. “Da gaske mana, Dady yace kazo maâ€?. Binta kawai Ahmad yayi, amma yarasa yanda zai musalta farin cikinsa na wannan albishir na Happy, a tare suka isa falon su Happy É—in. Dady, Momynta, sai baÆ™onsu wanda takardun Ahmad ke a hannunsa, kujera Dady ya nunama Ahmad É—in, ya zauna yana gaishesu tare dama baÆ™onsu barka da zuwa. Da Æ´ar fara'arsa ya amsa yana faÉ—in, “Ahmed kai mai sa'a ne, duk da kasancewarka bahaushe É—an yankin arewa kaci nasarar samun aiki, aikinma a gurbi mai darajaâ€?. ya Æ™are maganar yana miÆ™ama Ahmad É—in takardun hannunsa. Ahmad na buÉ—ewa yagani a gabansu Ahmad ya sauka Æ™asa yayma Ubangiji sujda, duk da kallo suka bishi na mamaki, Momyn Happy kasa haÆ™uri tai sai da tai masa tambaya. Shiko yay mata bayanin yayi hakanne domin nuna godiyarsa ga UBANGIJINSA domin shine yay masa wannan rahmar. Su dai dariyama sukai masa, baiko damuba suma yay musu godiya sosai da wannan karamci da sukai masa babu ko sisinsa. ★★★★â˜? “UBANGIJI mai hikima, kuma gatan bawa, mai bayarwa ga wanda yaso akuma lokacin da yaso, yayana naji farin ciki sosai da wannan cigaba da muka samu, maganarka ta tabbata, da kace na zaune baiga gariba, sannan motsi yafi zama, dan bawa baisan ina alkairinsa yakebaâ€?. Lumshe idanu Ahmad dake kwance yana sauraren nutsatstsiyar muryar Babie R É—insa ta cikin waya yayi, yay sansanyan murmushi yana sake Æ™asa da muryarsa, “Ngd Gwal É—inaâ€?. “Yayana miye abin godiya, fatanmu dai ALLAH ya baka ikon tsare gaskiya a duk inda ka samu kanka. ya kuma baka ikon cin halalinka komai Æ™anÆ™antarta, ya tsareka daga haramun komai yawanta dan bata da amfaniâ€?. “Amin ya rabbi Babie R, yanzu mizan samu goron albishir?â€?. Wata Æ´ar dariya Rumana tayi daga can, takai dubanta gasu Salima dake barci, sannan tace, “Mi kake buÆ™ata Zumana, kuma yaya?â€?. Kwanciyarsa ya gyara yana sauke ajiyar zuciya, yace, “Komi na samu zanyi murna Gwal É—inaâ€?. Numfashi ta sauke a hankali tare da sumbatar wayar cike da salo. Karon farko da Rumana tai ma Ahmad abinda baiyi zatoba, dan haka ya tashi zaune sosai cikin mamaki yace, “Babie R!â€?. A É—an tsorace Rumana dake dariya Æ™asa-Æ™asa tace, “Nayi laifi ko yaya?â€?. Dariya yaÉ—anyi mai sanyi shima daga can, “Laifi kuma Gwal É—ina? Ai abinda ban taÉ“a zato bane akaimin, ngd da wannan goro sosaiâ€?. Murmushi Rumana tayi har yanajin sautinsa, tace, “Ai kafi Æ™arfin haka daga gareni Zumana, wannan ma bashi bane Goron, saika dawo zaka samu goro na musammanâ€?. A take tsigar jikin Ahmad ta fara tashi, ya marairaice mata murya kamar wani yaro yace, “Da gaske Babie R?â€?. Tace, “Insha ALLAHU Sweet Yayana, farin cikina, mai hana kukana zubaâ€?. Gaba É—aya Rumana ta gama cakar da Ahmad, ji yake tamkar ya rufe ido ya buÉ—e ya ganshi a gabanta, jininsa sai wani gudu yake da sauri, hakama gashin jikinsa dukya mimmiÆ™e, sai yake ganin kamar ana Æ™ara mata wayone kullum. Kasa jurewa yay ya yanke wayar kafin ya tafka abin kunya, yay luf akwance tamkar wanda akaima bugun tsiya. Daga Rumana kuwa murmushi taitayi, dukda itama tana masifar jin kewarsa, ta shafa cikinta tana maijin Æ™aunarsa da É—okin zuwansa duniya idan ALLAH ya Æ™addara hakan. ________________________________ Æ�angaren Samina kuwa a yanzu babu abinda ya tsayama rayuwarsu a rai ita da su Mama Gaje kamar cikin Umm-Ruman, da yake yanzu Ahmad kan barta taje gidansu lokaci-lokaci mama gaje jitake kamar ta gatsi Rumana da haÆ™ori idan taje, fahimtar hakan da Ammi tayi ne ya sakata kuma dagewa Rumana da addu'a, dan ranar cikin dare fitsari ya fiddo Khadija Æ™anwar Rumana sai taji Mama gaje nata kiran sunan Rumana a tsohon daren nan, lallaÉ“awa tai ta leÆ™a ta jikin Window mama gaje, dayake a kwai É—an haske khadija tai ido biyu da Mama Gaje na busa wani abu a hannunta tana kiran sunan Rumana, hankalin khadija yay masifar tashi, kasa haÆ™uri tai saida ta bugama Amminsu É—aki a hankali, ALLAH yasa bata da nauyin barci ta tashi ta buÉ—e mata, harta farama Khadija faÉ—a akan hakan da tayi, babba da ita tana abun yara mike faruwa. Khadija tai Æ™asa da murya tana sanarma Ammi abinda ta gani, fitowa tai itama jikinta har rawa yake ta leÆ™a Window mama gajen, a lokacin ma sunan Rumana dana Ahmad É—in take kira tana sheÆ™a abun hannunta a Æ™asa saikace mai shiÆ™ar hatsi. Wannan Abu yay masifar tada hankalin Ammi, a wannan daren kam batai barciba daga ita har Khadija...............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»: https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(34)* ...............A lokacin da mama Gaje ke wancan shaiÉ—anci Umm-Ruman na kan sallaya tana karatun Qur'an, ta idar da nafilfilinta tamkar yanda ta saba a kowane dare idan har ALLAH ya bata iko, randa kuma takejin nauyin jiki koda ta farka taji bazata iyaba sai taita addu'ointa daga kwance har barci ya sake kwasheta, tama daÉ—e bata tashi ba a kwanakin nan, saboda yanayin jikinta, amma yau tun kusan sha biyu da rabi sai barcin ya Æ™auracema idonta, dole ta miÆ™e tayo alwala a tsorace ta dawo, shine ta fara gabatar da salla kafin ta É—auki Al-Qur'ani ta shiga karatu a hankali. Tabbas taji gittawar abu ta gabanta tamkar iska, sai dai koda ta É—ago ido bataga komaiba, bata kawo komai a rantaba ta cigaba da karatunta kawai. Tunda Safe sai ga Khadija gidan, yanda ta iske Rumana cikin farin ciki suna karyawa ita dasu Fa'iza ne ya sakata jin sanyi a ranta, bata sanar mata komaiba dasu Salima zasu wuce gidama saita bisu. Koda ta dawo ta faÉ—ama Ammi Rumana na cikin Æ™oshin lafiya sai itama taji sanyi har ranta. Ta cigaba da mata addu'ar neman kariyar UBANGIJI a koda yaushe. Randa Rumana tazo gidan kuma saita Æ™ara bata wasu addu'oi tace ta dage dayi a kullum tana kuma shafe cikinta shima. Rumana ta amsama Ammi da “Toâ€? cikin jin kunya, dan tunda maganar cikin nan ya bayyana Ammi bata taÉ“a maganarsaba sai yau. ★★★★★★ Su Mama gaje sunta jiran suji sakamakon aikinsu amma tsit, sai ma Umm-Ruman da tazo gidan cikin Æ™oshin lafiya, hankalinsu ya tashi, a ranar taje ta sanarma Inna mari. Sai ta hauta da faÉ—a akan kodai batayi yanda malam É—in yaceba, tunda dai gashi aikin da yayma Samina yayi Æ™yau, dan yanzu haka tana kan cin duniyartane da allura, duk da dai bawai yabar shaye-shayensa bane, randa kuma tsautsayi ya gifta yakan jibgeta, sannan tun randa yaga Rumana da Ahmad kusan kullum saiya mata maganar Umm-Ruman, har cemata yake da yasan da wannan Æ™yaÆ™yÆ™yawar a gidansu mizaiyi da ita sauran bilicin. Wannan abu na sosa zuciyar Samina, shiyyasa take sake jin tsanar Rumana a kowacce daÆ™iÆ™a ta rayuwarta, bataÆ™i ace yau ga gawar Umm-Ruman ba a duniya. Mama gaje dai ta taima Inna mari rantsuwa akan duk tayi yanda yace, hakan yasa suka koma wajensa washe gari. Bai É“oyeba ya sanar musu gaskiya akan samun aiki yaci Rumana ko Ahmad abune mai wahalar gaske, danshi Ahmad ma akwai tsari tare dashi tun yana yaro cikin iyayensa sukaima duk yaransu, shiyyasama ko aikin farko da sukai akansa dan karya samo komai a neman kuÉ—insa aikin yaÆ™i tasiri. shima sai daga baya ya fahimci hakan. Umm-Ruman kuwa bata wasa da ibadar ALLAH, tana cika kowacce salla ta farilla, sannan bata bari lokacinta ya shige akan ganganci sai dai kuskure. Yace, “Kunsan ba aikin dake bamu wahala kamar na mutumin da bai wasa da salla, mukan daÉ—e bamuci galaba a kansaba, sai dai idan UBANGIJI ya Æ™addara hakan arayuwarsa. Yanzu gashi matsala É—aya bata jini saboda ciki, amma da ace tanai sai mubi wannan hanyar musamu nasara. Idan kuma zakuyi haÆ™uri harta haihune to, randa ta haihuma zamu iya salwantar da yaron ita kuma aikinmu ya shiga jikintaâ€?. Shiru su mama gaje sukai suna nazarin maganarsa, Inna mari ta katse musu tunani da faÉ—in, “Babu damuwa mun yarda kawai malam, amma babu yanda za'ai kafin sannan aÉ—an saka rashin jituwa tsakaninta da mijin nata?â€?. Dariya malam yayi yana faÉ—in, “Badai za'a barta ta hutaba kenan? To zan gwada na gani idan za'a dace, amma ita Æ´ar uwar tata Samina ta kwantar da hankalinta ta shiga jikinta sosai, ta wannan hanyarne kawai zamu san komai daga gareta har watan cikin nataâ€?. “To shikenan Malam wannan ba matsala bane zamu sanar mataâ€?. Sun masa sallama suka taso suka taho gida suna Æ™ara jin haushin Ammi da Rumana da basu tsare musu komai a rayuwa ba. ★_★“★_★â€�_â˜? Da Æ™yar su mama gaje suka shawo kan Samina akan shiga jikin Umm-Ruman, dan da da farko taÆ™i, yanda ta tsani Umm-Ruman ai ko maganarta ta tsana a mata balle har akai ga ta raÉ“eta, ita yanzu hakama ko za'a kasheta bazata iya gane gidan da aka kaita kafin Rumanan ba. Ta dai fara karÉ“ar Number Rumana É—in wajen yayarta Bintu da hakan ya É—aurema kai, haka kawai hankalinta ya kasa kwanciya da Æ´ar uwar tata akan amsar wannan Number ta Rumana. Da farko ma kamar karta bata, sai taga idanma bata batanba ai zataje ta samune wajen wani. Abinda kuma su mama gaje basu saniba a yanzu duk motsinsu Ammi na hankalce dasu, sannan ta kuma dagewa tuÆ™uru wajen jefan Æ´arta da addu'oi harma da cikin jikinta data lura shi ya tsone musu idanu. _________________________________ Haka rayuwa ta cigaba da turawa, kwanaki na shuÉ—ewa suna zama satittika, yau da gobe kayan ALLAH har takai cikin Umm-Ruman ya fara fitowa sosai, danma dai cikin fari dama ba wani girma ya cikaba, sannan gata doguwa kuma masha ALLAH. Ahmad ma dai ta É“angarensa komai sai hamdala, dan kuwa ya fara zuwa aiki, gefe kuma ga kayan kasuwarsa sun haÉ—a hannu da Nura, shima duk ranar weekend yakanje kasuwa. Ya samu ya sake aiko da kuÉ—in hayarsu, dukda ma tunaninsa ya fara bashi É—akko Umm-Rumana su taho nan, dan yanzu bazai dinga samun lokaci mai yawaba na zuwa gida ya jima kamar da. A hakama da Æ™yar ya fisge a wannan karon yazo gidan akan zaiyi sati É—aya kacal. Kowa yaga Ahmad yasan rayuwa ta fara canja masa sosai, musamman yanda yay É“ul-É“ul dashi ga alamun kwanciyar hankali na musamman tattare dashi, ya Æ™ara zama Gentleman na gaske, ga gayu tamkar ba shine yay shushaina ba da talla a titi. Ita kanta Umm-Ruman bata iya É—auke kanta daga garesa, dan gaba É—aya ya rikiÉ—e ya canja mata, sunsha soyayyarsu mai tsafta tare da tattalin da yake nuna mata saboda tausayinta da yakeji a ransa na cikin jikinta, a ganinsama tayi Æ™arama da É—aukar cikin, amma yasan UBANGIJIN daya basu shine zai bata ikon haihuwa lafiya. Yama su baba maganar tafiya da Rumana amma sai sukace ba yanzuba, ya bari ta haihu dan bazai yuwu ace sun tafi tana cikin wannan halin hakaba, balle cikin nama fari, kowa zaiso ta haihu a gida cikin danginta kodan itama ta samu kulawa. Baiyi musu da suba ya haÆ™ura duk da bai soba, ya tattara ya koma bayan randa ya cika sati guda. A wannan tafiyarma sai da tai masa kuka, haka dai ya gudu ya barta. Tun daga sannan duk Æ™arshen wata sai Ahmad yazo gida, wani lokacin yay kwana uku, ko huÉ—u harma sati yakanyi. Duk zuwan da yay kuma saisun tsinci kayan haihuwa sun ajiye a gidan yaya Maryam, hakan yasa Æ´an gidansu Rumana su Maman Ama ke dariyar gatsatsa, wai gadai Ahmad ya canja amma su basuga wani canjiba, koÉ—an kayan haihuwar da akan siya a yadda na haihuwar fari basu ganiba ga Ahmad. Bai iya komaiba sai zaryar dawowa gida saboda fitina na cinsa. (Kusan har yanzu basusan ya samu aiki ba Æ™abayen😹). 🤦ğŸ�»â€�♀kuji masifa, bayan da sunce masa lagwaniğŸ˜�😂🤣. Duk da Umm-Ruman takan jisu wani lokaci bata ko kallonsu, ita dai fatanta a kullum ALLAH ya bata ikon zama dasu da zuciya É—aya, ya kuma hanata yimusu ƙƴashi ko hassada a komansu. Duk da wannan abun da suke mata haka zaki ganta da É—iyar Kausar maÆ™ale wani lokacin, dukda tana fama da kanta har goyata take su fita cikin gari wani lokacin, ta kama hannun Amatullah ga Surayya babyn Kausar kuma a baya. Akwai randa taje gidansu Ayyah taita mata faÉ—a akan wannan gangancin goya Surayyan, takuma tabbatar mata karta sake É—aukama kanta wannan rigimar, ta bari har ALLAH ya sauketa lafiya sai tayi koma miye. To tunma daga ranarne taÉ—an É—aga Æ™afa da goya Surayyan, amma hakan baisa tayi fari a idon Kausar ba balle taji kunyar zama yi da ita. Tun farko dama bata saka lamarinsu a rantaba balle yanzunma ya dameta, harkokin gabanta kawai take da Æ´ar sana'arta data samu karÉ“uwa sosai, sai ko rainon cikinta da a kullum take addu'ar fitowarsa duniya lafiya. ___________________________________ Daga Samina har mama gaje sun saka a ransu aikin da Ahmad ya samu ba wani na kirki baneba, harda cewa Æ™ilama Æ™aryane anayine kawai dansu, rashin É—aukar abun da muhimmanci ya sakasu Æ™in saka abun a ransu, sai cikin Umm-Ruman ne kawai yafi zame musu damuwa. Ranar wata juma'a Samina ta shirya zuwa gidan Umm-Rumana kamar yanda malaminsu ya bata Umarnin ta fara shige mata tundaga sannan, dan cikin Umm-Ruman ya shiga watan haihuwa. Taci adonta cikin kaya na alfarma, dan kuwa rantsatstsar doguwar rigace da taji adon duwatsu ta saka, komai nata dai ya kasance na matan manya, dan zuwa yanzu Æ™awayen data Æ™ara masu rawar kai irinta sun sake wayar da ita fiye ma da da, É—aukar kanta take sama sosai, balle gashi Ma'aruff yana a tafin hannunta ne sai yanda takeso za'ayi, uwarsa kanta da Æ´an uwansa duk ta bi dasu babu mai mata kallon banza yanzun, shiyyasa take musu rashin mutuncin da duk suma sukai mata a baya, matsalarta dai kawai cikin datake ta zuba ido ya shiga saboda Ma'aruff ya daina bata magani yanzu bulum kakeji babu ko alamarsa, taje asibiti likita ya tabbatar mata cewar lafiyarta Æ™alau, abin na tada mata hankali, dan babu abinda tafi buÆ™ata sama da É—aukar cikin ma'aruff a yanzu, a ganinta haihuwar da zatai dashine zai Æ™ara mata lasisin mallakar dukiyarsa, dan mahaifinsu ya rasu tuni, kuma ma'aruff É—inne kaÉ—ai namiji a gidansu, shiyyasa ya tashi cikin gata bana wasaba, duk dukiyar Æ™annensa tana wajensa shi yake juya musu, dan Company É—in ba nasa bane shi kaÉ—ai, shaye-shayen da yakene ya saka duk yarinyar da ya nema auren ke lalacewa, ga neman mata ko bunsuru ya shafa masa lafiya. Sau biyu ana saka masa ranar aure amma yana lalacewa saboda rashin mutuncinsa, wasu kuma saiya gama lalata musu rayuwa saiya gudu bazasu sake ganinsa ba, idan ma sunsan inda yaken kosun kawo Æ™ara gidansu a banza, mahaifiyarsa ca take Æ™aryane, sharri akaima yaronta baya shan giya, abinda yasa bata saniba ma'aruff baya shan giya sai dare, dayasha kuma gida yake dawowa, da safe kafin ya fita ta sakeshi, to inba tare kake dashiba har barci bazaka san yanayiba, gashi komai da taku yake kayansa, hakan yasa ko ita Saminar bata taÉ“a saniba. Sannan ita kanta Samina da shirin yaudararta yaje, daya samu abinda yakeso ya gudu, sai dai kuma su Mama gaje sun masa DAURIN GORO bai saniba, dan saka malam sukai yay ram dashi a hannu akan tilas ya auri Samina. ALLAH kuma sai ya amsa musu akayi auren dama yake da alamar tambaya saboda cikin da taje dashi a jikinta. Cikin takunta na gayu ta fito daga É—akinta tanata zabga Æ™amshi, Ma'aruff na kwance a doguwar kujera yana kallo, ya kalleta da mamaki dan shidai baisan zata fitaba. “Ina zuwa haka?â€? ya faÉ—a cikin tsareta da idanu. Saboda tasan tsiyar data shirya masa saita zauna tana murmushi, “Wlhy so nake naje na duba sister É—ina Umm-Ruman, ance batajin daÉ—i ne Sweetâ€?. Jin ta ambaci sunan Rumana sai ya washe baki da faÉ—in, “Wai kina nufin mutuniyata?â€?. Dukda maganarsa ta zafeta sai ta danne itama tana murmushin tace, “Tabbas ita kuwa, ai nama manta ka santaâ€?. “A to bari kawai na shirya muje tare, tana wane asibitine?â€?. “A'a ba asibiti takeba tana gidaâ€?. Samina ta bashi amsa zuciyarta na mata zafi. Babu yanda ta iya ta yarda suka tafi tare, ita ke tuÆ™a motarma saboda tunda ta sameshi a hannu ta tilastashi ya koya mata mota, duk kuma motarsa datai mata ita take hawa a gidan dukda ya bata wata Æ™arama. Cayay su biya ta shoprite wai suma Rumana tsaraba, Samina bata musaba kuwa suka biya, sayayya ta tashin hankali taga yanayi, itafa lamarin guy É—inan mamaki yanzu yake bata, tama rasa yanda zata fassara manufarsa akan Rumana, tunda dai shi ai ba mahaukaci bane yasan tanada aure, kuma Æ™anuwarta ce uba É—aya. Uffan batace dashiba ya gama kwasar duk abinda ya tare gabansa yaje ya biya suka tafi. Sai da ta kira mama gaje a waya ta sake nata kwatancen gidan sannan, da suka isa ma Ma'ruff cayay dashi za'a shiga gidan, sai da Saminar tace bazai yuwuba, tunda basu Rumanar bane kaÉ—ai a ciki akwai Æ´an haya bayansu, ya zauna a mota kawai zata saka Rumana ta fito su gaisa. Badan yasoba ya haÆ™ura, ita kuma ta kwashi kayan daya takura mata ta shiga cikin gidan. Umm-Rumana na zaune a Æ™ofar É—akinta kan tabarmar data shinfiÉ—a dantasha iska, aya da Ammi ta soyo take Æ™ullawa, maman ama na bakin rijiya tana wanke-wanke, sai Kausar daketa kaikawo daga É—aki zuwa kicin tana dahuwar naman kai anama su Rumana iyayi, hira sukeyi, duk da ma dai maman Ama ne da Kausar Æ™arfin hirar, sai anyi abun dariya Rumana kanyi, sai kuma jefi-jefi takan saka baki itama. Tunda Samina tai sallama duk suka zuba mata idanu, ita Rumana ma bata ganetaba da farko, dan Saminar tayi bala'in sake fari, takumayi Æ´ar Æ™iba ba laifi, gashi ta toshe fuska da glasess baÆ™i. Gidan su Umm-Ruman ko ina lailaye yake da suminti, sannan ba wani girmane dashiba da za'ace ya tara baÆ™ar Æ™azanta ko tarkace, ko ina tsaf yake abinsa, amma hakan bai hana Samina yin yatsine-yatsine ba. Rumana ta faÉ—aÉ—a murmushinta tana faÉ—in, “Lale marhabun da Yaya Samina, sannu da zuwa ki shigoâ€?. Wannan furuci na Rumana ne ya saka su maman Ama fahimtar wacece, dan koda aka kawo Samina gidan a wancan lokacin ai maman Ama bata gantaba sosai, tunda ko kwana batai a gidanba, takuma canja sosai ma yanzun fiye da da. Dan munafurci harda ce mata Hajiya Samina🤣. Itako ta amsa tana sake É—age musu kai tamkar wata matar shugaban Æ™asa. Ita dai Rumana tai mata iso zuwa É—aki, ko zama basu gama yiba saiga Maman Ama da zoÉ“o da ruwan leda afilet, wai ta kawoma Samina. Rumana dukda tasan salon annamimancine hakan bai hanata mata godiya ba. Samina sai bin É—akin take da kallo, a ranta tana tuna randa aka kawota cikinsa, ita koma kalar kayan gadon bata shaidaba dan bata tsaya kallon komai na cikinsaba a wancan lokacin. Ita dai Umm-Ruman ta gaisheta da girmamawa kamar yanda ta saba. Samina ta amsa cike da yanga tana faÉ—in, “Uwar biyu ashe kin kusa sauka haka?â€?. Murmushi Rumana tayi kawai bata iya cewa komaiba ita dai. Samina ta harareta kaÉ—an tana taÉ“e baki, sai kuma tace, “Yah Ahmad ya haÉ—aki da aiki ya gudu ya barki, ai wasu mazan dama sam basu da tausayi, abinda kawai suka sani suma macen ciki su aje mata fara da mai suyi gaba, acan kuwa dadinsu sukeci su kiga sunyi É“ul-É“ul. Rumana dai bata bata amsaba nanma, dan ta gama lura akwai cin mutunci a ciki. Samina taci surutanta ta tsire sannan ta miÆ™e akan zata wuce, dama ta anguwar sukazo gittawa shine tacema mijinta bara ta shigo tayi zuminci tunda ita Rumana Ahmad ya hanata. Rumana ta bata haÆ™uri akan itama zatazo insha ALLAHU. “ALLAH yasa to, ga shinan Æ™yaÉ—an sabunta kema inji hubbyna, kizo yana Æ™ofar gida ku gaisaâ€?. Jimmm Rumana tayi tana tunani da kallon kayan, dan daga amsar kayan har fita gaisawa da mijin Saminar tasan zai iya zama matsala tsakaninta da Yah Ahmad. Amma dan kada Samina taga kamar akwai wani abu a ranta saita zira hijjab ta fita, daga zaure ta tsaya Ma'aruff ya shigo suka gaisa, yanda cikin ya Æ™arama Rumana Æ™yau da murjajjen jiki sai Ma'aruff ya nema zaucewa, É—an hegiyar sai haÉ—iyar yawu yake yana lashe laɓɓa, idonsa kam tamkar zai zazzago Æ™asa saboda kallonta. Itako bama tasan yanaiba dan kanta duÆ™e yake a Æ™asa ko kallonsa ta kasayi, suna kuma gama gaisawa tai musu sallama zata shige gida, jikinsa har É“ari yake ya fiddo kuÉ—i ya bata amma sai taÆ™i amsa ta shige abinta. Jiyay kamar ya jawota ya rungume a jikinsa, a fusace Samina ta fisgi hannunsa sukai waje. Ƙwacewa yay tare da hankaÉ—ata yana jan tsaki, dan yaji haushi sosai..........ğŸ˜�âœ�ğŸ�? 🤸ğŸ�»â€�♀Ɗan hegiya, wannan Gwal É—in Amadidin Ayyah ce, Æ™walelekanka dan uwarkağŸ˜�🥴😹⛹â€�♀⛹â€�♀ _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*ZAFAFA BIYAR NA KUDINE,IDAN KIKA GANI (DON GIRMAN ALLAH) KARKI SHARING,IDAN KINA BUQATAR SIYA ZAKI TUNTUBI WANNAN NUMBER* 07067124863 *Ko kuma* 09032345899 *ku ziyarci tasharmu ta youtube don ganin shirye shiryenmu da sauraron litattafanmu tsofaffi da sababbi,karku manta ku dannan SUBSCRIBE kuyi LIKE sannan kuyi SHARING*ğŸ™�ğŸ�½ https://youtu.be/Zyl7_eSgXuo *_GDW_* *(35)* ...............Koda Rumana ta dawo cikin gidan bata koma É—aki ba, inda Samina tazo ta sameta a Æ™ofar É—aki nan ta sake zama. Su Kausar da suke zuba ido suga mi Samina ta kawo dole suka haÆ™ura. Su basu sanma Rumana ita neman mafitar da zata É“ulloma Ahmad takeba a cikin ranta, tasan ko giyar wake tasha bata isa tunkararsa da maganar zuwan Samina gidanba balle harda mijinta kuma sun kawo mata abu. Tasan hakan gagarumar matsala zai kawo musu wadda zai iya haÉ—a sati yana fushi da ita, idan kuma bata faÉ—aba yaji a bakin wani ai sai tafi shiga tara ma ba uku ba, to ita yaya zatai kenan?. Ta ta saÆ™awa da kwancewa akan neman mafita tana cigaba da Æ™ulla ayarta, daga Æ™arshedai zuciyarta ta bata wata shawara da ita kanta taji ta aminta da shawarar. Kamar yanda ta yanke shawaran jiran Yaya Mudan yazo ta faÉ—a masa komai, sai gashi bayan sallar isha'i ya kawo mata fruits da kullum ya jura kawowa, ko wani É—an abin kwaÉ—ayi haka, idan kaga bai kawoba to baida kuÉ—ine kokuma Ahmad ya dawo gari. Lokacin da yazo su fa'iza basu kai ga zuwa ba, dan yanzu sukanje majarantar dare, sai an tashesu Æ™arfe tara saisu taho nan. Bayan sun gaisa da Mudan tai masa bayani komai da zuwan Samina da nuna masa kayan da suka kawo da ko buÉ—ewama ita bataiba taga miye a ciki. Hakan ya bama Mudanseer mamaki sosai, dan shidai yaji a ransa akwai wata manufa a zuciyar Saminar. Yace, “Kin sanarma Yah Ahmad ne?â€?. Rumana ta riÆ™e haÉ“a tana faÉ—in, “Wai, Yah Mudan wlhy tsoro nakeji, shiyyasama na yanke shawarar faÉ—a maka idan zaka sanar masane to, dan nasan komu bamu faÉ—aba wani zai faÉ—a masa musamman matan gidannan dana san saisun sanarma mazansu, sukuma zasu iya faÉ—a masa, to maimakon yaji a wani waje yaji zafi gara musan abunyi, kasan Yayah nada zuciya akan abinda duk bai masabaâ€?. Mudan ya jinjina kansa yana sauke ajiyar zuciya, yace, “Hakane kema kinyi Æ™yan kai, yanzu dai bara na tafi da kayan, insha ALLAHU zan masa bayani a yanda zai fahimta, ki kwantar da hankalinki kinji, dan kina yanayin da sam ba'a buÆ™atar damuwa tattare dakeâ€?. Rumana tace, “To Yah Mudan nagode sosaiâ€?. Da zai wuce da kayan ya tafi, Rumana nata zuba ido taji Ahmad yay mata magana akan kayan nan ko zuwa Samina amma shiru, kuma kullum ne babu fashi sai sunyi waya, daga baya saita fara tunanin kodai madan bai sanar masa baneba?. Kasa haÆ™uri tayi da Mudan yazo gidan ta tambayesa. Ya tabbatar mata yako masa maganar, dan shinema yace abama Ayyah kayan ta ajiye a wajenta, kuma harsu Baba ma sunsan komai a kan maganar. Rumana tayi matuÆ™ar mamaki, amma sai itama ta share abun a ranta taci gaba da harkokinta. Zuwan su Samina da sati É—aya Ayyah tazo gidan da kanta, bayan sun gaisa tacema Ruman ta kimtsa kayanta insha ALLAHU nanda kwana biyu zata koma can gidan da zama har saita haihu, dan cikinta ya shiga watan haihuwa, bakuma zasu barta ananba ita kaÉ—ai. Hakan yama Umm-Ruman daÉ—i sosai, koba komai ta samu hutu daga su maman Ama. Koda taima Ahmad maganar da suna waya sai yace mata ai yasan da komawar tata shima, hankalinta ya sake kwantawa sosai, a washe garin ranar kam sai su mama Ama sukaga tanata kimtse-kimtse su Salima na tayata, iya abinda zata iya buÆ™ata kawai ta zuba a jakkuna biyu dan tsabar wauta🤣, sai kace ance ta tafi kenan. Washe garin da zata wucene ta sanarma matan gidan, dan sai zuwa dare zata wuce, da safen dai su Fa'iza suka wuce da kayanta, wanan abu yama su maman Ama ciwo, sai dai kuma ya suka iya. Da daddare kuma ta wuce ta basu filin gidan su warwasa da Æ™yau🤸ğŸ�»â€�♀. ___________________________________ Tunda Umm-Ruman ta dawo gidansu take sake ganin tattali da kulawa musamman wajen Iya da Ayyah, duk wani kulawa da mai ciki kan nema Rumana na samunsa, hatta da gwaggo da Ammi dake nuna kawaici suma sukan kawo nasu taimakon. Yayanta kuwa yana Æ™oÆ™arin kiranta a duk sanda ya samu lokaci, musamman ma da daddare da sukam shafe dogon lokaci suna fira. Mama gaje kuwa dawowar Rumana gidan ya sakasu farin ciki, koba komai zasu sami cikar burinsu a cewarta, dan haka ta shiga a jerin masu tattalin Rumana ko kunyar ALLAH bataji, kowa kuma a gidan kallonta kawai yake yi. Samina kuwa bini-bini tazo gidan, taita kawoma Umm-Ruman abubuwa, duk abinda ta kawo amsa kawai Rumana take tana bama Ayyah na ajiyewa. Wannan karon dai Ahmad yaja dogon zango bai zoba, dan wata harya mutu an shiga wani bai zoba, sai haÆ™uri ya abasu akan abubuwa sun masa yawa maybe zaiyi haÆ™uri sai Rumana ta haihu tunda ta shiga watanta. Kowa ya amshi uzirinsa da masa fatan alkairi, garama Rumana taÉ—an masha shagwaÉ“a akan ita dai tana kewarsa gaskiya. Dariya yayta mata yana lallaÉ“ata har tace itama ta haÆ™uran. _________________________________ Yau Umm-Ruman tana sati na uku a gidansu, har kuma ta shanye watan haihuwarta ta shiga wani, kowa dai fatan sauka lafiya yake mata a kullum, danma cikin ba wani irin girman nan yayiba can sosai. Yau dai haka ta tashi ba wani walwala, da yake Ayyah tasan wannan yanayin mai tsohon ciki takan tsinci kanta sai takeya lallaÉ“ata. Tunda akai sallar la'asar takejin wani azababben zafi, Ayyah ta shinfiÉ—a mata tabarma a Æ™ofar É—aki tace ta zauna tasha iska a wajen. Gidan shiru saboda duk yaran sun tafi islamiyya. Ayyah ta fito daga É—akinta É—auke da kwanika guda biyu, É—aya Æ™waÉ—on zogale ne da yaji kayan su tumatur harda cucumber sai Æ™amshi yake, É—aya kwanon kam jiÆ™aƙƙen zoÉ“one, tunda Ayyah ta ajiye kwanikan Rumana ta canja fuska, Ayyah dai batace uffanba sai dariyarta data haÉ—iye. Tunda Umm-Ruman tazo gidan babu abinda takeso irin kayan Æ™waÉ—ayi, tace wannan, tace wancan, shiko Mudan da Abu da Baba basa gajiya da saya mata, Ayyah taga abin zai wuce gona da iri, dan randa taje asibiti na Æ™arshe tare sukaje, Doctor yayma Rumana gargaÉ—in rage cin nama, harma da wasu abubuwan, ya basu shawaran taÉ—an ringa cin ganyayyaki haka zasu taimaka mata, wannan abu ya bama Rumana haushi, dan tunda suka dawo Ayyah ta É—aura É—ammara, kullum da kalar da zata bata safe da rana, abinci ko shima bamai maiÆ™oba sosai....... “Gashi nan maza a ciâ€? Ayyah ta faÉ—a tana katsema Rumana tunani. Cikin kumbura fuska da tara Æ™walla a ido Rumana tace, “Ayyah banajin yunwa faâ€?. “Eh ai wannan basai anji yunwaba dama, zogale ai ba abinci bane maganine, ga jiÆ™on zoÉ“onan tun safe na yisa amma ko kurÉ“a guda baki masaba, kar na gama sharo É—akin malam baki cinye zogalen nanba, inba hakaba É—ura zan miki yau a gidannan eheâ€?. Rumana da idonta ya cika da Æ™walla tace, “Kai Ayyahâ€?. “Tom ki zauna harna fito ki ganiâ€? Ayyah tai maganar tana shiga É—an lungun Baba. Gwaggo na daga É—aki tana jiyosu, tai murmushi kawai abunta. Kwanon Rumana taja ta ajiye gabanta, dan tana zaune ne ta miÆ™e Æ™afafu, tagumi tayi ta zubama kwanikan idanu.... Dai-dai wannan lokaci Ahmad ya iso Æ™ofar gidansu, Mudan ne kawai a shago, anguwar babu yawan hayaniya saboda yara duk yawanci suna islamiyya, ko majalisar abokansa ma babu kowa sai Rabi'u kawai shi kuma yana daga cikin shagone baiga isowar Ahmad ba. Mudan ya rungumesa yana mai nuna tsantsar murna da mamakin ganinsa. Murmushi Ahmad yay yana faÉ—in, “Har yanzu dai ana nan da hali bai canjaba É—an gidan Gwaggoâ€?. Dariya Mudan Yayi, yace, “Ina da kai Yah Ahmad ai ni kullum shagwaÉ“aɓɓe neâ€?. Murmushi kawai Ahmad yayi, shigewarsa yay yabar Mudan da mai Napep É—in suna sauke kayan da yazo dashi. Bai gamu da kowaba a soron harya Æ™arasa sashensu, da Umm-Ruman ya fara tozali, ya É—an wawwaiga ko ina baiji mitsin kowaba, sai ita kaÉ—ai tayi tagumi tare da Æ™urama kwanikan gabanta idanu. Wani tausayinta ne ya sake kamashi, ya tura hannayensa duka cikin aljihun wandon shaddarsa kalar ruwan Æ™asa yana murmushi, a hankali ya buÉ—esu ya sauke akan cikinta daya fito sosai, sai dai kuma bai wani irin girman nan na tsiyaba kasancewarsa cikin fari, gashi ita kuma doguwa ba laifi. Takawa ya farayi a hankali zuwa gareta, amma sam bataji koda motsinsaba, saboda tayi zurfi a tunani. Harya iso ya zauna a hankali kusa da ita gab, Æ™afarsa É—aya a ajiye ya É—ora hannunsa, É—ayar kuma ya tanÆ™washeta yayi dafe da hannunsa a Æ™asa, yanayin zaman sai ya basu kusanci sosai. Gashi dai Æ™amshin rurarensa ya cika tsakar gidan har hancin Rumana, sai dai hankalinta sam baya tare da duniyar mutane. Sassanyar murmushi Ahmad ya sakeyi tare da matsar da kansa dab da kunnenta, cikin magana raÉ—a-raÉ—a yace, “Gwal ai ga abinda kike tunanin kusa da keâ€?. Firgigit Rumana ta dawo hankalinta, ta zaro ido waje babu shiri dan ita tsoratama tayi, catake ko aljanine yazo mata a suffarsa... Da sauri yace, “Surpriseâ€?. Wata nannauyar ajiyar zuciya Rumana ta sauke tana kumbura masa fuska, harda kai masa É—an Æ™aramin naushi kamar gaske, shiko yay saurin matsawa baya da riÆ™e hannun nata yana Æ™aramar dariya. “Yi haÆ™uri manyan mataâ€? yay maganar yana sumbatar hannun nata daya riÆ™e, tare da sakata jikinsa ya rungume. Sam ta manta a inda suke, dan haka tai luf tana sauke ajiyar zuya. Ahmad yay murmushi sosai yana É—agota daga jikinsa, ya zuba idanunsa cikin nata, bata janyeba, dan wani irin mugun kewarsa takeyi, sai cika sukai da Æ™wallan da ita kanta batasan dalilinsu ba, hakan sai ya Æ™arama idanun Æ™yau, fuskarsa ya matsar dab da tata tamkar zai haÉ—e, hakan ya saka Rumana lumshe idanunta Æ™wallan da suka taru a ciki suka gangaro bisa kumatunta. Bakinta da ta tsuke ya sumbata shima yana lumshe ido, yaÉ—an janye kaÉ—an yana É—ora hannunsa saman cikinta, “ALLAH yay miki albarka Babie Râ€?. Bata iya cewa dashi komaiba sai goshinta data jingina da nashi tana sauke tagwayen ajiyar zuciya, itama ta É—aura hannunta saman nashi dake kan cikinta, tace, “Yayana nayi kewarka, musamman yau da son ganinka na tashi sosai, ban saniba ko bazan tsallakeba mutuwa zany....â€? Gwaggo da taji motsi ta É—aga labule zatonta ko dabbobine, da sauri ta saki labulen saboda ganin Ahmad da Ruman, ita dai bataji motsin shigowarsa gidanba sam. Su Ahmad da basusan anaiba Saurin buÉ—e ido yay yana janye kansa daga jikin goshinta, Æ™irjinsa sai wani fat-fat yake alamar tsoro, sam baiyi zaton wannan furucin daga bakinta ba, Yace, “Gwal karna sake jin haka daga bakinki kinji koâ€?. Kallonsa tai, yanda fuskarsa ta nuna alamun ruÉ—ani sai ya bata tausayi, murmushi tai masa, cikin son kauda masa tsoron data hango cikin idanunsa tace, “Wasa nake fa, mutuwa ai tana wuyan kowa, kuma kowa zai iya tafiya a kowane lokaciâ€?. Duk da maganarta bata kore masa abinda yakejiba hakan bai hanashi mata murmushi ba, ya riÆ™e hannunta da take shafa masa fuska, shima cikin Æ™oÆ™arin son kauda zancen ya shiga buÉ—e kwanikan gaban nata. “Ƴar gata minene aka jera miki anan?â€?. Baki ta cona gaba dan ya tuna mata aikin dake gabanta, ga gargaÉ—in Ayyah. “Woow Gwal duk ke kaÉ—ai?â€?. Da sauri tace, “Dan ALLAH tayani ci yaya kafin Ayyah ta fitoâ€?. YaÉ—an zaro idanu yana magana Æ™asa-Æ™asa sai kace mai gulmar wani kuma baiso a jisa, “Kina nufin ke nan baÆ™ya son ci?â€?. “Eh manaâ€? tai maganar tana kuma tura baki. Yace, “K baÆ™auyace dama aiâ€? yay maganar yana Æ™oÆ™arin É—auraye hannunsa da butar kusa da ita. Ita duk zatonta shine zai taimaketa ya ci, sai taga koda ya É—ebo zogalan da hannunsa ya nufo bakinta. Ta kallesa ido cike da Æ™walla tana narke masa fuska dan yaji tausayinta. Kansa ya girgiza mata alamar kar tayi kuka, tare da lumshe ido da buÉ—ewa alamar ta daure. Bakin ta buÉ—e masa ya zuba mata, ta shiga taunawa a yamutse, shi dai kallonta kawai yakeyi a ransa tana bashi tausayi da dariya. Kuma É—ebowa yayi ya kuma kaiwa bakin nata, nanma sai da ya marairaice fuska alamun lallashi sannan ta amsa. Mudan dake laÉ“e shi da Ayyah suna kallonsu kowa ya saka hannu ya toshe baki yana Æ™oÆ™arin danne dariyarsa. “Ayyah kinga É—anki fa, shiru-shiru dashi amma hummm...â€? RanÆ™washi Ayyah taima Mudan, har zaiyi Æ™ara sai kuma yay sauri toshe baki yana shafa inda ta rankwasheshin kawai. Ayyah dai murmushi take tayi, dan taji daÉ—in yanda Ahmad ke bama Rumana kulawa. Gwaggo kam bata sake yinÆ™urin ko É—aga labulenba, saima Æ™arar redion ta data Æ™aro daga cikin É—aki. Daga Ahmad har Umm-Ruman shauÆ™in juna yama mantar dasu wani zai iya shigowa, musamman ma Mudan daya baro da kaya a waje, yana Æ™oÆ™arin sakama Rumana laumar zogalen kusan ta baÆ™wai su Zainab sukai sallama, wani ihun murna ta saki na ganin yayan nasu. Hakanne ya maido su Ahmad hankalinsu suka tuna a inama suke, amma duk da haka bai daina bata zogalen ba. Ayyah da Mudan ma suka fito daga maÉ“oyarsu ta lungun Baba suna dariya. Anan ne kunya ta kama Ahmad, yaÉ—an matsa baya kaÉ—an daga nanuÆ™e Rumana da yayi, yay mata nuni da idanu wai ta cigaba daci. Ita kanta taji kunya, hakan ya sakata duÆ™ar da kai Æ™asa. Ita dai Ayyah sai ta hau masa lale da wannan zuwan bazata danta kauda kunyar dataga ta lulluÉ“esa............âœ�ğŸ�? *_ALLAH ya gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*_36_* *_Mai gadon kara🥳😲_* ..............Koda Ahmad ya gama gaisawa da mutan gida da Æ™annensa harma da iyayensa, yaci ya Æ™oshi Ayyah tai masa maganar tafiya can gidan sai ya É“ata fuska. Tace, “Tofa É—an albarka yaya dai?â€?. “Nifa Ayyah ni kaÉ—ai zan koma can yanzu? Duk kowa yana nan ni sai a wareni?â€?. Kasa daurewa Ayyah tayi ta kwashe da dariya, Rumana ma Æ™asa tai da kanta tanayin tata, hakama Zainab da suka faÉ—a cikin É—aki, dan bazasuyi a gaban saba tunda sunsan sauran. Harara yaketa zubama Umm-Ruman yana sake kumbura fuska. Ayyah tace, “To yanzu ya kakeso ayi kenan?â€?. “Nima Ayyah ban saniba dai, ki kawo shawaraâ€?. Ayyah tace, “Ga shawarar na kawo nace katafi gida ka huta ka kamamin shagwaÉ“aâ€?. Yace, “Toni Ayyah tsorofa nakeji, ni kaÉ—ai a É—akin ai sai wani abu ya cinyeni kafin safiyaâ€?. Ba Ayyah ba hatta Gwaggo dake ta ayyukanta bata saka musu baki sai da tai murmushi tana girgiza kai, yayta mazurai wa yaran gidan da shan toka, amma idan yana gaban Ayyah jinsa yake tamkar wani Æ™aramin yaro. Zama Ayyah tai tana lallaÉ“a Ahmad, dan tuni su Fa'iza suka tafi kimtsa masa É—akin, aiko da Æ™yar ya yarda ya tafi. Rumana ta sauke ajiyar zuciya tana maijin Æ™aunarsa har can Æ™asan ranta. ★★★★★★ Koda Ahmad ya isa gida ya iske su Salima sun gama komai suna wanke masa bayi ne da duk ya Æ™azance, saboda su Maman Ama sai sun gadama suke wankewa, amma fa ba kullum bama saboda kowa na ganin Æ™yashin ya gyara wani ya amfana, dai dai da tsakar gidan yasan Rumana bata gidan, dan duk ya fitta hayyacinsa, wani lokacinma Ahmad suke sakawa sharar É—an Æ™arami dashi. Su Kausar dai mamakin yanda Ahmad kullum ya dawo sai kaga sabon canji tattare dashi sukeyi, harsu fa'iza suka wuce ya shiga wanka basu bar satar kallonsa ba. Shi baima san sunaiba, saurin kimtsawa yay dan gidan duk babu daÉ—i yakejinsa, jinsa yake kamar wani maraya da baida kowa, gidan ya masa girma saboda rashin Gwal É—insa a ciki. Sauri-sauri ya gama shiryawa ya sake fitowa, lokacin anata kiran sallar magriba. Bayan anyi sallar isha'i Rumana na kwance tana kallo a waya bisa gadon Ayyah Æ™arami na Æ™arfe kawai sai ganinsa tai ya shigo É—akin da sallama. Da mamaki ta ajiye wayar ta yunÆ™ura ta tashi zaune tana kallonsa, Yaya dama baka tafiba?. Zama yay a bakin gadon yana harararta, “Oh baÆ™yason ganina ne?â€?. “TaÉ“ ni na isaâ€?. Yace, “Ina su Ayyah?â€?. “Su Ayyah sunje gidan Inna mariya wai bata da lafiya, dama da yamma sukaso zuwa dubata sai kuma ka dawo, shine sukace tunda sunyi niyya gwara suje dubata a darennan dan Sadiqu na nan gidan malam ne ya tafi kaisuâ€?. Gaba É—ayansa ya juyo yana kallonta, yace, “Tun yaushe suka wuce?â€?. Rumana bata fahimci bin Æ™wanÆ™wanton maganarba tace, “Yaya yanzun nanfa, dan namayi mamaki da baku haÉ—u dasu a Æ™ofar gida baâ€?. Wani nannauyan numfashi taji ya sauke, yace, “Su fa'iza fa?â€?. “Suma yanzu suka wuce makarantar dare, kusan tarema suka fita dasu Gwaggonâ€?. Shiru yay yana Æ™iyasta nisan inda su Gwaggo suka tafi da lokacin da zasu iya É—auke. Ita dai Umm-Ruman kallon mamaki taketa masa, gani tai kawai ya miÆ™e ya kama hannunta yana fadin, “Kinga sakko muje kiga wani abu Gwal É—inaâ€?. “Wani abu kuma Yaya a ina?â€?. Bai bata amsaba ya taimaka mata ta sakko, haka ya jawo hannunta suka shige É—akinsu Fa'iza, sam bata kawo komai a rantaba, ta daiga ya sakama É—aki sakata, dama É—akin babu fitila da wayarsa ya haska. Yaja hannunta suka hau saman katifar, danma karta kawo masa togaciya yasha toka. Tunda ya kashe fitilar wayar tasa kuma sai tsoro ya kamata, tace, “Yaya wai lafiya?â€?. “Shiiii!â€? ya faÉ—a yana kwantota jikinsa, da É—ora fuskarsa akan dokin wuyanta. Duk yanda taso hanashi ta kasa, bawai itama bata buÆ™atar inda taga ya dosa bane, a'a kunya takeji da tsoron kar wani ya shigo gidan, tunda Abu da Mudan da Baba duk suna a anguwar, sannan su Ayyah ma ai zasu iya dawowa, kokuma wani a cikin gidan, musamman ma Iya da bata gajiya da leÆ™owa dubata, garama su Fa'iza da sauran lokaci. Duk salon da yasan zai mata jikinta yay laushi shi yayta bi, sai da yaga tayi tuÉ“us ta miÆ™a wuya sannan. Bakinta na rawa tace, “Yah Ahmad ba gidanmu bane fa nan, dan ALLAH kayi haÆ™uri....â€? Muryarsa a sheÆ™e yace, “Idan nayi haÆ™urin kina da maganin bani ne na samu nutsuwa?â€?. Kanta ta girgiza masa, ta sake buÉ—e baki zata masa bayanin da zai fahimta, ya rufe bakin gaba É—aya ma........ __________________________________ Tamkar jira, Ahmad na samun nutsuwa ciwo ya tashi daga Umm-Ruman, ta fara da kukan bayanta, mararta. Saurin saka kayansa yayi itama ya maida mata nata duk ya rikice saboda kukan da takeyi. Da Æ™yar ya samu suka fito daga É—akin tanata yarfa hannu da Æ™ara Æ™arfin kukanta, dole dai É—akin Ayyah ya maidata yay saurin nufar sashen Ayyah ya faÉ—a mata akan taje shikuma ya samo mota su tafi asibiti. Amma sai Iya ta tsaidashi, a tare suka koma sashen nasu, lokacin sosai Rumana ma ta gama galabaita, dan har wani ruwa ya fashe mata, sai kiran sunan Yah Ahmad takeyi da Ammin ta. Gabanta ya duÆ™a ya riÆ™e hannunta shima muryarsa na rawa yake faÉ—in, “Kinganni nan kusa dake Gwal É—ina, kiyi haÆ™uri yanzu zan samo mota muje asibiti kinji koâ€?. Cikin kuka rurus take É—aga masa kai alamar to. Iya ta korashi waje dan ta kula haihuwace gadan-gadan ta tahoma Rumana. Koda Ahmad ya fito jingina yay da bango ya lumshe idanu, ji yake kamar ya taya Babie R É—insa kuka, dan sosai kukanta ke sukarsa, gani yake laifinsa ne, da bai kusanceta ba Æ™ila hakan da bai faru ba, shikuma kasa jurewa yay, dan a jigace yake da son jinta a jikinsa. Dai-dai nan su Ayyah suka shigo gidan, duk sai da gabansu ya faÉ—i ganinsa a wajen, dan kukan da Rumana keyi idan ba matsowa kai kusaba ba wai zaka jita bane, zuwa yanzu ma ta bar kukan sai nishi da Iya ke cewa tayi. Kafinma su Ayyah su sami damar tambayarsa suka jiyo nishin Rumana, hakanne ya tabbatar musu haihuwace, jin iya ce a ciki sai Ayyah ta shiga danta taimaka mata, Gwaggo kuma ta fara yunÆ™urin É—ora ruwan wanka bayan ta shiga É—akin baba ta É—akko wasu sassaÆ™en magunguna. Kaf gidan babu wanda yasan hidimar da ake sai iya su, ko Abu da yake baida man kai daya shigo cin abinci bai fahimta ba, ya ga dai Ahmad sai kai kawo yake a tsakar wajen cikin damuwa, da yake ba wasa yake da suba sai bai iya ya tambayesa ko lafiya ba?. Cikin amincin ALLAH mai rahma mai jinÆ™ai ALLAH ya sauki Umm-Ruman lafiya bayan baÆ™ar wahalar data gama sha, duk da a hakanma su Iya sunce haihuwar tazo mata da sauÆ™i, ballema tana da dauriya, dan bata irin ihun nan kamar É—iyan maguzawa. Tunda Ahmad yaji kukan jinjiri ya sauke wani nannauyan numfashi da har Gwaggo sai da ta jiyosa ta kallesa, duk da itama ta sauke ajiyar zuciya, tausayi ya bata daga shi har Umm-Ruman É—in dake filin daga. Ayyah ta fito ta É—auki abu ta koma, tana cema Ahmad ya samu waje ya zauna tunda an sauka lafiya ai. Nanma ya sake samun nutsuwa, sai bin gwaggo da kallo yake yaga ko zaiga yanda zata nuna, sai dai bai fahimci komaiba daga fuskarta, ta dai É—auka buta tayi alwala ta shige É—aki abinta. Kansa ya duÆ™ar Æ™asa yanata cigaba da jeroma ubangiji godiya da kirari akan wannan Æ™yauta da yay masa. A haka su Fa'iza suka shigo gidan suka iskesa, sannu duk sukai masa, a mamakinsu sai sukaga fuskarsa washe da fara'a, su dai É—akinsu suka shiga dansu ajiye littatafan hannunsu da hijjabai. Sadiya tace, “Oh ni waye yayma katifarnan haka? Zainab halan kece?â€?. Zainab sarkin tsiwa tace, “Kai Yaya Sadiya, ALLAH zai sakamin dan wlhy bani bacebaâ€?. Duka Sadiya ta kai mata, ita kuma ta fita da gudu zuwa É—akin Gwaggo dan takai Æ™ara. Gwaggo dake Æ™oÆ™arin fitowa sukaci karo da Zainab, tace, “K kuma lafiya?â€?. “Gwaggo ba yaya Sadiya bace, wai dan mun dawo munga an hargitsa katifa shine wai tace nice, kuma wlhy ni bani bace nama rigasu tafiya makaranta......â€? Kafin Gwaggo tace wani abu Sadiya ta fito daga É—akin tana faÉ—in, “Nifa Gwaggo daga na tambayeta ne, maimakon tace ba ita bace shine harda wani cewa ALLAH zai saka mata na mata sharri ma kenan?, bakigafa yanda akaima katifarba kaca-kaca kamar wani ya hau yay danbeâ€?. Fa'iza tace, “ƙilama aljanune wlhy Gwaggo, ni dai yau ban kwana a É—akin nanâ€?. Ahmad duk yana zaune yana saurarensu, amma ko kai bai É—ago ya kallesu ba, balle ya nuna yasan wanda yayi. Gwaggo da batace uffanba ta nufi É—akin dan ta gani, dai-dai nan kukan É—an jariri ya kuma cika sashen. A take su Fa'iza duk suka fiddo idanu waje alamun mamaki, har haÉ—a baki suke wajen ambaton, “gwaggo Rumana ta haihu ne?â€?. Da hannu tai musu nuni da suyi shiru, aiko sai kowacce tai É“am da bakinta amma tsagwaron murna ya mamayesu, suka kama tsalle tare da afkawa É—akin suka haye katifar da suke cewa sunajin tsoro, kota kan Gwaggo dake Æ™arema katifar kallo basu biba. Itama sai tai fitowarta bata tanka musuba. Cikin awa biyu Gwaggo da Ayyah suka kammala kimtsa komai, sannan kusan sha É—aya na dare, Ayya ce taje cikin dubara ta sanar ma Ammi dan ba'ason faÉ—in haihuwar sai safiya idan ALLAH ya kaimu. Addu'a kawai Ammi tayi amma bata zoba. Ayyah ta kama hannun Ahmad suka shiga É—akin ya tsaya daga Æ™ofar É—aki, jaririn dake nannaÉ—e cikin zani ta É—akko masa, dukda da akwai É—an Æ™arni-Æ™arni jikinsa, dan zaitun kawai aka shafa masa hakan bai hana Ahmad amsarshiba jikinsa sai tsuma yake, lokacin da idonsa ya sauka akan yaron kuwa sai suka ciko da Æ™walla, ya É—ora bakinsa akan goshin yaron ya sumbata yana murmushi. Ayyah ma dake murmushi tana kallonsa tace, “Ɗan albarka nayi miji gashi nan tubar kalla masha ALLAHâ€?. Murmushi yayma Ayyah sai dai bai iya cewa komaiba, jiyake kamar ya maida yaron cikin jikinsa, ya kai dubansa ga Rumana dake kwance a kan gado ta juya musu baya wani wahalallen barci yay awon gaba da ita, Iya ko data sake kimtse-kimtse, dan so take ta É—aurayema yaron jiki ko yayane, Rumana dai anÉ—an gargasa matane kafin safiya. Murya a sanyaye yace, “Ayyah Gwal É—in fa?â€?. Ayyah tace, “Wane kuma Gwal É—an albarka?â€?. Fahimtar suÉ“utar bakin da yayne ya sakashi miÆ™a mata yaron ya fita da sauri yana dariya. Iya da duk take saurarensu tace, “Ɗan jakar uba, a gaban uwar takama Gwal zaka ce? Ashe bamu kaÉ—ai akema rashin kunyar ba, ni dana gama wahalar amsar maka haihuwar wannan raguwar matar taka baka fara tambayata ba sai itaâ€?. Shi dai bai bata amsaba yama fice daga gidan cikin tsagwaron farin ciki da yarasa a ina zaije ya juyesa ko zaiji sassauci. Ayyah da sai lokacin ta fahimci inda zancensa ya dosa itama tai dariya tana girgiza kai. Sai da Iya ta kammala komai tsaf ta fice sanan Ayyah taje har É—aki ta kamo Gwaggo dan dole tazo taga baby. Lokacin kusan sha biyu ma. Gwaggo ta É—aukesa tai masa addu'a tana mai kallonsa tamkar sanda ta haifi Ahmad, Rumana dai tanata barcinta batasan wainar da ake toyawa ba. Gwaggo na fita su fa'iza suka shigo, sai santin É—an yaron suke, sukam, ai sai da Gwaggo ta korasu suje su kwanta sannan. Ahmad ma da wannan tsagwaron farin ciki ya isa gida, har zai kwanta ya tuna akwai najasa a jikinsa, dole yaje yay wanka tare da É—auro alwala, saima ya kasa kwanciyar kuma ya hau nafilfilin miÆ™ama UBANGIJI godiya. A wannan dare haka wannan ahali suka kwana cikin tsagwaron farin ciki mara misaltuwa. ★★★★★★ Asubar fari Ayyah ta fito baba ya taimaka mata suka haÉ—a wutar É—ora ruwan wanka, lokacin da ake Æ™oÆ™arin shiga massalaci ai harya tafaso cikin amincin UBANGIJI. Iya na idar da salla nan tayo, ita taima Rumana cikakken wanka mai gamsar da jikin duk wata maijego data samesa, Ayyah kuma taima jinjiri, Fa'iza ta kimtsa É—akin Ayyah aka kunna turaren wuta É—aki ya É—auki Æ™amshin jego. An naÉ—e yaro a kayan sanyin da aka sakama Ahmad lokacin yana jinjiri shima ruwan ganye da ratsin fari, (kunsan mutan da akwai É“oyo da bama abu muhimmanci, dama Ayyah tai alÆ™awarin inhar ALLAH ya kaita da rai, duk randa Ahmad yay aure ya haihu kayan da za'a fara sakama É—ansa ko Æ´arsa kenan) to gashi ALLAH ya cika mata burinta kuwa, da yake kuma kayan saÆ™ace mai inganci da tsari. Shiko sai barcinsa yake yaji É—umi. Kafin gari ya gama haske har gwaggo ta kammala damun kunu da yaji kayan Æ™amshi, ga kuma shayi shima yaji kayan Æ™amshin. Mudan ya shigo gaishesu yay gamo da wannan farin ciki, dan shi bai shigo gidanba a jiya yanata dinkin wasu anguna kusan ma kwana yay, da yake kuma ba wani É—aga murya sukeba sai baisan mi ake cikiba, ko fitar Yah Ahmad bai ganiba, ya daiga shigowarsa bayan sallar isha'i. Gaba É—aya farinciki ya gama rufesa, ya Æ™waÆ™ume jinjiri tamkar zai maidasa ciki, koda baba ya shigo a lokacin dan shima sai yanzune zai gansa da Æ™yar Mudan ya bashi, ita dai Rumana kanta na a Æ™asa ko Mudan É—in ta kasa amsawa santinsa balle kuma ga baba ya shigo. Ta dai gaidashi, ya tambayeta yaya jikinta? Ta amsa da Æ™yar. Jariri daketa barci yaji daÉ—in wanka yasha addu'oi wajen baba, Mudan ko ya fice nemi kayan shayi da Ayyah ta faÉ—a masa. Babu daÉ—ewa ya dawo harda soyayyen Æ™wai. Sai a lokacin kuma Iya ta dage ta callara ghuÉ—a domin tabbatarma kowa dai anyi haihuwa. Ba Æ™aramin faÉ—uwar gaba wannan ghuÉ—a ta saka mama gaje ba, itace farkon isowa sashen su Ahmad kafin sauran matan gidan. Sai dai yanda suka iske mai jego tsaf ya tabbar musu da haihuwar bata yanzu bace, nanfa aka shiga taya juna murna da tsokanar jariri kasancewarsa jika a wajensu. Mama gaje dai ta ciki na ciki, dan duk a rikice tace tana Æ™oÆ™arin danne wane kawai. Gida dai ya kacame da murna, duk da farar safiyar nan yaran gidan haka sukaita rige-rigen bin gidajen yayunsu dan sukai musu labari. Sanda Ahmad ya iso gidan kuwa, duk yanda yaso shiga É—akin Ayyah su gaisa da Rumana hakan gagararsa yay, dole ya haÆ™ura bayan yaÉ—an gaggaisa da matan gidan sukai masa barka da addu'a wa jariri dole ya haÆ™ura ya koma Æ™ofar gida wajen abokansa da suma suka kacame masa da murna, bakinsa ya kasa rufuwa kuwa sai murmushi yake saki. Mama gaje kam É—aki ta koma tamkar wata zararriya, sai Æ™oÆ™arin kiran Number Samina take yaÆ™i tafiya, sai tsaki take tana faman zagaye É—akinta da waya a hannu, wani irin zafi na azalzalar zuciyarta🥴...........âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*_37_* *_MATAR AUDU😜🥱_* .........Lokacin da mama gaje ke a wannan ruÉ—ani na neman number Samina ido rufe tana can suna tafka bala'i da Ma'aruff. Dan gaba É—aya a kwanakin nan dama sai a hankula, asirin da ke a jikinsa ya bar jikinsa, hakan yasa sam Samina ta kasa gane kansa a wannan lokutan. A daren jiya kuma bayan sun gama rigima akan fitar da zaiyi ta dare ta tareshi akan baizai fitaba ya shashsheÆ™a mata maruka ya fice abinsa, zama tai taci kukanta gwargwadon iko ta haÆ™ura dan kanta, sai kusan Æ™arfe É—aya ya dawo gidan, tana É—akinta ta kasa barci har lokacin, amma sai bata fitoba dan duk zatonta shi kaÉ—aine yauma ya dawo a bigensa kamar yanda ya saba. Sai dai bata saniba tare yake da karuwarsa, kuma sabuwar Æ™awarta Basira, wadda suke kira (Basy), suka shige É—akinsa kuma suka kulle kansu, ranar a nan Basy ta kwana. Da safe Samina ta fito haÉ—a breakfast taci karo dasu a kicin babu mai suturar arziÆ™i tsakanin shi da karuwar tasa, wai yunwa takeji shine ya rakota ta haÉ—a shayi. Neman zubewa Samina tayi, ta dafe bango da sauri tana Æ™oÆ™arin maido hankalinta jikinta, dai-dai Ma'aruff da karuwarsa sun juyi zasu fita daga kicin É—in, shi É—auke da tiren da suka soya Æ™wai da shayi a kofuna biyu. Gabanta yay wata mummunar faÉ—uwa saboda ganinma wacece karuwar Ma'aruff É—in, ko kunyar ALLAH baiji balle fargabar inda ya shigo wanda alamomi sun tabbatar mata a gidanma Basy ta kwana da mijinta, suna maÆ™ale da juna lamarin zattakaici. Zuciya kuwa ta kwashi Samina ta tare hanyar da za subi tana huci, “Wannan la'ananniyar kuma daga ina bunsuru?â€?. Ma'aruff ya miÆ™ama Basy tiren hannunsa yana kallon Samina, yace, “Bunsuru?â€?. Cike da tsiwa tace, “Ashe ka jini, guntun iskancin naka ya kai har ka É—akko karuwa ka kawo mani cikin gidan aurena ku kwana saboda kai baÆ™in jahiline babu ilimin arabi a kank.....â€? Mari daya É—auketa da shine ya hanata kai Æ™arshen maganarta, ta faÉ—a jikin drawer kicin dafe da kunci, amma ta daure batai kuka ba, ci gaba tai da zaginsa daga shi har karuwar tasa. Yako yunÆ™uro zai sake kai mata duka ta kauce, sai damar shaÆ™o wuyar budurwar ALLAH ya bata, nanfa kokawa ta É“arke a tsakaninsu, shi sai Æ™oÆ™arin Æ™waÆ™ule hanun Samina yake daga wuyan basy yana faÉ—in, “K wai wace irin mahaikaciyace, ki saketa karki min kisan kai a gida!!!â€? Ko saurarensa Samina batayi, ta shaÆ™e Basy sosai sai kakari take idanunta duk sun firfito saboda tsagwaron matsa da taji. Da Æ™yar Ma'aruff ya yakice Samina daga jikin Basy, wadda tuni numfashinta ya rabu da gangar jikinta ta suma. Dukan Saminar ya shiga yi tana ramawa itama, duk abinda ya tare mata gaba É—auka take ta kwaÉ—a masa, a haka har suka fito falo, da Æ™yar ta Æ™waci kanta ta afka É—aki ta kulle tana danÆ™arama iyayensa zagi shima yana danÆ™arama nata🤦ğŸ�»â€�♀😢. Kan Basy ya koma yana jijjigata, sai dai yaga ashe ma ta suma, da farkoma É—aukarsa kota mutu ne, sai da ya zuba mata ruwan sanyi ta kawo nannauyan numfashi. Kuka ta sanya masa akan wlhy bazata yardaba, dama ya kawota gidansa ne dan Samina taci zarafinta, to wlhy saita É—auki mataki bazata bar Samina tasha a banza ba. Duk yanda yaso ta sauraresa sam taÆ™i, ta shiga É—akinsa ta tattara kayanta, yana Æ™oÆ™arin riÆ™eta tana tureshi da faÉ—in karya sake taÉ“ata. Yanaji yana gani ta fice daga gidan, ya zube a kan kujera yana dafe kansa ga raunikan da duk Samina tai masa, sun fasa abubuwa da dama na kwalliya da akaima falon, da ace yau zai iya sai ya saki Samina saki uku, to amma idan har ya saketa bai rama wannan abun da tai masa yau ba to lallai baici riba ba ma ashe, sanan shi ba namiji bane, dolene ya tabbatar mata shiÉ—in da gaske yamafi bunsuru kamar yanda ta ambata. Samina na kwance ne tanata rusar kuka mai ciwo, tunda ta auri ma'aruff bata taÉ“a zaman kwana uku dashi ba cikin kwanciyar hankali, idan ta toshe wannan Æ™ofa sai ya buÉ—e waccan, sam farin cikin da taima kanta fata a gidansa gaba É—aya ta kasa samunsa, wace iriyar rayuwace wannan?. “To Samina, ni dai bily bansan wa kike tambayaba, fans ko kune?🤷ğŸ�»â€�♀ï¸?. ___________________________________ Duk yanda Ahmad yaso samun ganin Umm-Ruman hakan ya gagara, dan mutanema sake shigowa suke, jinjirinma sai da abokansa sukazone aka kawo musu shi soro sukai masa addu'a, sannan ya gansa a duk safiyar yau. Yaje maida yaron ne cikin gida yayma Ayyah zancen ya kamata Rumana ta shirya suje asibiti a duba lafiyarta saboda haihuwar gidace. Ayyah ta gamsu kuwa da maganarsa, ta shiga É—akinta ta saka Umm-Rumana kimtsawa, Yaya Maryam data fara isowa ta É—auki jaririn suka fito. A Æ™ofar gida suka iske Ahmad yana jiransu, ya sauke idanunsa akan Rumana da itama take satar kallonsa. Ƙasa tai da nata tana murmushi, dan haka kawai ta tsinci kanta dajin kunyarsa. Shiko sai yaga ta Æ™ara masa haske a ido duk da sanye take da hijjab, bai iya cewa komaiba ya nuna musu hanya alamar suje. Umm-Ruman ta buÉ—e baki a hankali tace, “Yaya ina kwana?â€?. Kamar bazai tanka ba sai kuma yace, “Sai yanzu aka tuna dani?â€?. Yay maganar yana raÉ“awa ta gefenta zai wuce. Binsa tai da kallo tana bin bayansa, dama Yaya maryam ita tayi gaba bata tsaya inda suke ba. Napep suka shiga ita da Yaya maryam, shi kuma ya hau mashin É—in Sufyan dake jiransa dama sukabi bayansu. Koda suka isa asibitin su Ahmad ne sukaita shigi da fici har suka samu ganin likita. Sai da Doctor ta tabbatar Rumana bata da matsala, sai É—an Æ™ari data samu wanda dama tun daren jiyan takema iya complain É—in zafi, musamman ma da zatai mata wanka da safe, dan kasa zama tai cikin ruwan sai da iya tai mata jan ido, ashe É—an Æ™arine tayi kaÉ—an. Duk wani taimakon da ya kama Dr Hajarah ta bata shi, harda shawarwarin yanda zata kula da yaronta, ta rubuta magunguna ta bama su Ahmad akan a sayo ma Rumana. Amsa yay suka tafi, su Rumana kuma da yaya maryam sukaje inda za aima jaririn allurar Iminazeshon tunda yayi dai-dai da ranar da akeyi. Sun É—an É“ata lokaci a asibitin, dan har É—aya suna can, sai da komai ya kammala sannan suka fito, yaya Maryam da Umm-Rumana suka nufo gida. Shi da Sufyan suka wuce kwata ya sayo nama mai Æ™yau yayo cefane suka dawo suma. Daga Gwaggo har Ayyah sunji daÉ—in hakan da yayi, ya iske Æ´an uwansa duk sunzo, sunata masa murnar samun Æ™aruwa. Yayinda Sakina ta tasashi gaba da fadin, “Inye su É—an Æ™anina an girma, abun mamaki wai Amadi da É—aâ€?. Harara ya zabga mata kawai ya wuce, tako cigaba da kunnashi har sai da yay mata Æ™wafa sannan, amma dai baice komaiba😂. Barcin da baiyi isashsheba a daren jiya shiya addaba masa, dole ya shiga É—akin su Mudanseer ya kwanta kuwa. Umm-Ruman taji daÉ—in zuwansu asibitin sosai, dan magungunan da aka bata sun taimaka ma jikinta ta kumajin Æ™arfi, bata sake ganin idon Ahmad ba har bayan sallar magriba. ★★★★★★ Bayan sallar isha'i Ahmad ya shigo gidan, da gani dai yaje gida yayo wanka, dan yanzu sanye yake da Æ™ananun kaya da suka ainahin fidda Æ™uruciyarsa da kwarjini saÉ“anin yanzu da yake sanye da yadi. Sai da ya shiga sashen baba suka gaisa, acanma ya iske Gwaggo, dan dama tunda Rumana ta dawo gidan Ayyah ta barma Gwaggo mijin, iyakarta tayi abinci kawai. Bayan ya gaidasu duka suka É—an tattauna da baba, yay masa maganar yima yaro huÉ—uba. Ahmad yace, zaije yanzu yayi, dan da safe ya shigo zaiyi ya iske mutane sunyi yawa. Gwaggo dai na jinsu bata tankaba har Ahmad ya tashi ya fita zuwa É—akin Ayyah dake Æ™ofar É—aki zaune ita da Mudan dake cin abinci suna hira. Sannu sukai masa ya gaida Ayyah. Fuskarta faÉ—aÉ—e da murmushi ta amsa da ce masa ya shiga abincinsa na ciki. ÆŠakin ya nufa ya shiga da sallama, su Fa'iza dake zaune suna taya Umm-Ruman hira duk suka miÆ™e, raÉ“awa sukai suka fice suna gaidashi. Sai da duk suka gama fita yana tsaye idonsa kafe akan Rumana dake cin farfesun da Ayyah tai mata na naman da Ahmad ya kawo É—azun. A hankali ya taka zuwa gaban gadon inda É—an jaririnsa ke kwance naÉ—e a cikin zani, zama yay ya É—aukesa ya aza bisa cinya. Rumana dake satar kallonsu tace, “Sannu da shigowaâ€?. Kallonta yay kaÉ—an yana maidawa ga yaron tare da amsa mata, yay masa kiran salla a duka kunnensa yana faÉ—in, ALLAH ka raya *_HAMZA, Sunan Uncle É—in MANZON ALLAH, jarumtarsa yasa akan masa laÆ™ani da zaki,(ALLAH yasa kaima ka kasance magajinsa a wajen addini da jarumta) sannan magajin Baba, (ALLAH yasa ka kasance mai kwaikwayon halayya na Æ™warai irin na baba) dan haka alkunyarka itace (Haysam, ma'ana Lion) kenan, ALLAH yasa ya zama zaki mai kare martabar addininsa a duk inda ya tsinci kansa, ya sanya albarka da alkairi a rayuwarka my lion har Æ™arshen numfashinka, ALLAH ya hanaka kasancewa a cikin masu aikata fasadi a ban Æ™asa, ka zama É—a na garin abin alfaharinmu, abin alfahirin MANZON ALLAH a ranar da ya ambata al'umarsa su zama_* Rumana dake saurarensa kanta a Æ™asa tace, “Amin ya ALLAH Yaya, ALLAH ya Rayasa akan turbar addiniâ€?. “Amin Gwal É—ina, amma banji kin maimaita sunanbaâ€?. Murmshi Rumana tayi tana É—an É—ago ido ta kallesa, ya É—aga mata gira da wani salo. ÆŠauke idonta kawai tayi, tace, “To ALLAH ya raya Haysamâ€?. “Muna godiya Umm-Haysam â€?. Nanma murmushin tayi, ya ciro dabinon dake aljihunsa ya saka a baki ya tauna sannan ya zare hannun da yaron ya saka a baki ya haÉ—e bakinsu bayan yay bismilla ya zuba masa. Æ�ata fuska yay yana motsa baki, hakan ya saka Ahmad Æ™ura masa ido yana murmushi, ya yafito Rumana da hannu alamar tazo ta gani. Bata musaba kuwa ta taso zuwa garesu, har lokacin fuskar yaron a yamutse take yana dai cigaba dajin sabon É—anÉ—ano a harshensa, sai kuma ya koma motsa bakin alamundai shanye kayansa yake. Murmushi sosai Rumana takeyi itama. Ahmad ya É—ago yana kallonta shima yana murmushi, “Gwal kinga Æ™waÉ—ayin da kikayi ko? Duk kin gogama yaronaâ€?. “Ni wlhy a'a, shidai yasan inda ya kwaso kayansaâ€?. Dariya Ahmad yay yana sumbatar kumatunsa, yace, “My Lion kaji Ummienka ko? Karka damu zamu ramaâ€?. Ita dai Rumana kallonsu take cike da sha'awa, ya kuma sumbatar goshinsa. Tasowa yayi yazo gabanta ya durÆ™usa, tare da É—ora mata shi saman cinya, ba tare da ya janye hannunsa ba ya É—ago ido yana kallonta, duk yanda taso janye nata ya hanata dama, murya Æ™asa-Æ™asa yace, “Please gwal, yi feeding É—insa na ganiâ€?. Tana Æ™oÆ™arin janye idanunta yay saurin jawo hannunsa daga cinyarta ya riÆ™e haÉ“arta. “Haba babie R sai anja mani ajiâ€?. A É—an shagwaÉ“e tace, “Nidai Yayah ALLAH kunyarka nakejiâ€?. Gira É—aya ya É—age yana mata wani kallo mai saka zuciya nutsuwa, “Gwal zuman ki ne fa, wace kunya kuma ta rage miki bayan kin haifomin My Haysam duniya Huyim?â€?. Yanda yaketa wani marairaice matane ya sakata bin umarninsa tayi yanda yakeso. Yanda take ta matse baki da yaron ya kama ne ya sakashi yin murmushi, “Miya farune Gwal É—ina?â€?. Cikin É—an yarfe hannu tace, “ALLAH akwai zafine Yah Ahmadâ€?. “Oh sorry, to kona tayashiâ€?. Babu shiri ta buÉ—e idanunta tare da zarosu waje. Dariya yay yana matsawa baya, “Kinga wasa nake karki hanani barci da waÉ—annan idanun hajjajuâ€?. Itadai shiru ta masa, shiko ya koma kan tabarma ya jawo tiren dake gefe yana buÉ—ewa dan yasan abincinsa ne. Yanda ya Æ™ureta da idone ya sakata janye yaron tana gyara rigarta, dama ta gaji, dan tsakanin daren jiya zuwa yau ta kula yaron nan cin tsiya zaiyi, dama da daddare da kuka Ayyah ta tirketa ta bashi nonon, yauma É—in sai an tuna mata kokuma yana kuka sannan. Yaron ta gyarama zanin da yake a ciki ta miÆ™e zuwa É—an katifarsa mai net dake babban gadon Ayyah ta sakashi sannan ta dawo ta zauna. Yanda tai shirune ya saka Ahmad kallonta yana fadin “Malama wai na zama surukinki ne?â€?. Rumana tace, “Eh manaâ€?. Tsayawa yay yana kallonta, yace, “To miyasa?â€?. Fiki-fiki tai masa da idanu tana É—auke kanta bata bashi amsaba. Yay Æ™aramar Æ™wafa da faÉ—in, “Zan kamakine yarinyaâ€?. Ita dai murmushi kawai tayi. Koda ya gama cin abincin sai da Ayyah tai masa magana yazo ya wuce gida sannan ya fito yana É“ata fuska. Ita dai Umm-Ruman sai dariya take ciki-ciki, ya harareta da mata alamar wai zai kamatane ai sannan ya fice. ★★â˜? Washe gari wajen goma na safe sai gasu maman Ama, sunzo barka ita da Kausar, sunzo da É—an Æ™ullin Omon su, ita dai Rumana ta amshesu hannu bibbiyu. Sunata santin yaro da fadin sun rasa da wama zasuce yana kama, ita É—in ko Ahmad. Ita dai batace dasu komaiba, kusan yini sukai a gidan, dan sai bayan zuhur sosai suka wuce. ____________________________________ Æ�abgaren Samina kuwa Basy na fita ta kawo musu Æ´an sanda tayi, tsabar ta fisu rashin mutunci tasa har Ma'aruff É—in aka kama sukaje suka garÆ™ame kuwa. An tafi dasu babu jimawa Æ™anwar Ma'aruff tazo gidan, mai gadi ya zayyane mata komai daya faru, hankalinta tashe ta kira Ummansu ta sanar mata, acan suka haÉ—u police station É—in da sauran Æ´an uwanta. Da yake Æ™asar tamu ta zama mai kuÉ—ine mai faÉ—a aji, Æ´an sanda sunajin sunan Ma'aruff jikinsu har É“ari yake suka fiddosa suna bama su Ummansa haÆ™uri. Shine yace a fiddo Samina ma, amma Ummansa tace sai dai itama a nemi iyayenta su fiddata. Baiko musaba yabi maganar Ummansa suka tafi suka bar Samina a station. Samina naji tana gani Ma'aruff da Æ´an uwansa suka fice suka barta a station É—in, dukda kasancewarta matarsa ta sunna, su kuma matar É—an uwansu. Wani cikin Æ´an sandan yaji tausayin Samina, shine yace ta bada Number wani cikin Æ´an gidansu a kira. Rasama tawa zata bada tayi, sai ta basu ta mama gaje, an kira yafi sau biyar bata shigaba, tai shiru tana tunani, ta bada ta Ahmad ne kokuwa ta babanta?. Wata zuciya tace ki bada ta Baban dai, koba komai mahaifinki ne zai rufa asirinki, amma Ahmad ya samu Æ™ofar miki dariya ne. Wannan shawarar tabi tabada ta Baba, bugu biyu kuwa ta shiga. Kasa magana tai sai É—an sandan ta bamawa ya sanarma Baba yusha'u halin da Saminar ke ciki, da kuma a inda take............ğŸ§�âœ�ğŸ�? *_Jiya wayatace ta zafafani shiyyasa nima na saku a zafi, sai da nagama wahalar typing kusan 2pages sannan komai ya goge, kaina cakewa yay nama rasa mizan sake rubutawa, kawai sai na kunna waÆ™a naitaji dan takaici😔ğŸ˜�._* _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�» *_38_* *_BULKUMA🤫_* ...........Baba Yusha'u da baba suka kalli juna, dan a hansfree ya saka wayar tasa, kuma suna tare da baba zau,ne a Æ™ofar gida. Takaici ya hana baba Yusha'u magana, ransa a É“ace ya tura wayarsa aljihu yana faÉ—in, “Wlhy sai dai ta shekara dubu acanâ€?. Da kallo kawai baba ya iya binsa, cikin ransa yana tunani to miya kai Saminar police station da aurenta kuma?. Kansa kawai ya girgiza ya ciro wayarsa daga aljihu ya shiga neman number Ahmad, yanata maimaita sunan station É—in a ransa dan karya manta. Ahmad na gida lokacin yana shirin fitowa zasu fita shi da Sufyan kiran baba ya shigo masa, É—agawa yay cikin girmamawa ya gaishesa. Baba ya amsa yana faÉ—in, “Amadu kana inane?â€?. “Baba gani a gida, amma ina shirin fitowa neâ€?. “Yauwa to maza kazo gida ka sameni yanzun nan kaji koâ€?. “To Bana, ALLAH yasa dai lafiya?â€?. “Sai kazo daiâ€?. Ahmad dake sanye cikin baÆ™ar shadda daketa maiÆ™o sabuwa dal ya sauke numfashi kawai, bazamuce mai azabar tsada bace, dai-dai Æ™arfin talaka mai abunyi a hannu, shaddar ta masa Æ™yau sosai, sai kace wani É—an masu hannu da shuni, ga É—inkin da akai mata na zamani ya kuma fidda cikar haibarsa da haska choco fatarsa da jindaÉ—i ya kuma gogewa har wani Æ™yalli-Æ™yalli take. Hula ya É—auka kalar golden da akai adon gaban rigar da ita ya saka, zuciyarsa sai kuma mamakin kiran baba yake, yana zancen zuci ya É—auka link É—in hannun rigar shima golden ya saka sannan ya fesa turare a gurguje yasa wayarsa a aljihu ya fito. Kausar ce kawai a tsakar gidan tanama Æ´arta wanka, tabi Ahmad da kallo harya fice, zuciyarta na mamakin irin wannan É—aukar wanka da kullum Ahmad keyi sai kace wani É—an wani da wata, su dai sun saka ido suga shin neman nasa jikinsa kawai yakemawa kokuwa harda Rumana?, dan sudai randa sukaje barka basuga wani sabon abuba daga Rumanan. Shidai Ahmad da baisan tanaiba yana fita ya hau mashin É—in Sufyan da yazo dashi, sosai mashin É—in ya masa Æ™yau, duk budurwar data gani dole ta Æ™yasa harda masu burin auren mijin novel (🥴😂⛹â€�♀). “ƴammata a kula, wannan garan na anguwarku dake zuwa miki da koÉ—aÉ—É—un kaya, babu mota, babu Æ´an canji, da kin kama abunki kin riÆ™e wlhy kece zaki saitashi yafi mijin novels É—in da kike hange komai, dan mazanmu ba banbanta sukai da mazan novels ba, sunma fisu komai idan baki saniba, bar hangen abinda yake gaibu kama zahiri ki amfana duniyama ta amfana, Æ™yalÆ™yal banza shirmene, Æ´ammatan wajema sun isheki, dan waÉ—annan da kike hange masu siffar mazan novels É—in mafi yawansu a rigane wlhy, babu hali babu tarbiyya, sai Æ™alilan daga cikinsu, dan duk inda aka samu na banza to akwai nagari, sannan ko wane namiji da kika gani komin garancinsa yanada izzarsa, dan wannan cikin jinin maza take, saikin saka ido zaki ranfo cikar haiba naki shima, kwarjini, isa, taÆ™ama, harma da tsagwaron sarauta daga jinin gwarzonki, zan faÉ—a a fili, na faÉ—a É“oye, na faÉ—a da kuwwa, agaban kowa kuma, wlhy mazanmu sunfi mazan novels É—in da ragwayen zukata ke É—auka wani abin burin samu, Æ´ammata harma da wasu matan auren a kula sosai, da rarrafe yaro kan tashi, duk wani mai arziÆ™i ko shugaba, mafi yawansu da zaki bibiyi tarihinsu sai kinci karo da gwagwarmayar da sukaci a rayuwa kafin sukai ga mtsayin, kema idan kin auri wannan É—an dakon wataran shine zai biya jirgi ya masa dako, daki auri wanda ya tara gamma ki auri wanda zaku tara tare, ko mata É—ari zai kalla bayanki suke, sannan kimarki a wajensa daban take koda shine shugaban Æ™asar Nageria kuwa🤸ğŸ�»â€�♀🤫, lamarin fa duk bugene😹🤷ğŸ�»â€�♀ï¸�⛹â€�♀⛹â€�♀⛹â€�♀. A Æ™ofar gida Ahmad ya iske baba na jiransa, ya kafe mashin É—in yana nufar wajensa. Sai da ya durÆ™usa ya sake gaishesa sannan baba ya faÉ—a masa abinda ya faru. Tuni fuskar Ahmad ta canja, kansa a Æ™asa yace, “To baba ina mijin nata?â€?. Murmushi baba yay idonsa akan Ahmad É—in, “Amadu bar zancen kowa je kaima zumincin ALLAHâ€?. Kai Ahmad ya jinjina tare da faÉ—in “To babaâ€?. Cikin gidan ya shiga, dan ya saka a ransa sai matarsa ta fara ganinsa kafin wata shashashsa. Umm-Ruman na saka kaya ya shigo, dan fitowarta wanka kenan, jaririn kam barcinsa yakeyi shima an masa wankan tunda farar safiya. Bata juyoba tadai amsa sallamarsa, tana ta Æ™oÆ™arin jan zip É—in rigarne sama yaÆ™i tafiya, ashe wani zarene ya shige ciki. Ahmad ya matso kusa da ita tare da É—ora hannunsa bisa nata, baice komaiba ya janye natan yaja zip É—in, sai dai shima bai wuceba, jansa yay ya koma Æ™asa sannan ya duba, ganin zarene yaÉ—an ranÆ™wafo yasa haÆ™ori zai tsinke, maimakon ya tsinke zaren sai ya kama busa mata iska a gadon baya. Babu shiri Rumana ta juyo tana fuskantarsa.. ÆŠagowa yay shima yana wani kallonta idanu a narke, “Kai Yaya, haka ake sa zip É—in?â€?. Ransa a dagule yake da aikin da baba ya sakashi, hakan yasa sam fuskarsa babu walwala, sai É—anyatsa da yakai ya lakaci hancinta yana É—age mata gira É—aya. Kafin ta samu damar magana ya jawota ta manne da jikinsa, dukansu suka sauke ajiyar zuciya, zip É—in yaja yay sama yana mata magana a cikin kunne. “Babie R mizan samu?â€?. Yanda yay maganar kamar akwai damuwa a maÆ™oshinsa ne ya saka Rumana janye jikinta daga nasa ta É—ago ta kallesa. Murmushi tayi dan duk alamominsa ya nuna mata yanada damuwa, batace komaiba ta É—ora hannunta a Æ™irjinsa tana gyara masa wuyan rugarsa da cire wani zaren É—inki daya maÆ™ale a surfanin, ta koma kan hularsa itama ta gyara mata zama da Æ™yau, shidai kallonta yake kawai. “Zumana kayi Æ™yau, sai kace wani sabon ango?â€?. KaÉ—an ya murmusa yana É—ora duka tafukan hannunsa a fuskarta, ya matso da goshinsa kan nata yana faÉ—in, “Gwal É—ina ni angone mana, angon Æ™arni Abu Haysam â€?. Murmushi Rumana tayi, ta sumbaci laɓɓansa tana lumshe idanu, tace, “Hakanefa Zumana, yanzu daga nan sai ina kuma?â€?. Guntun tsaki yayi yana cire goshinsa daga kan nata, “Share kawai babie Râ€?. Batace masa komaiba harya Æ™arasa inda Haysam ke kwance a babban gadon Ayyah yana barci, an naÉ—esa cikin kaya masu kauri ruwan hoda, harda showal É—in da yake ciki, kaÉ—an ya janye showal É—in ya sumbaci goshin yaron, “Sadauki na kai baka da aiki sai barci? Har yanzu kaÆ™i naga idanunka, ko duk jarumtarce?â€?. Dariya Rumana dake kallonsu da saurare tayi, hakanne ya saka Ahmad juyowa yaÉ—an kalleta. Ta É—auke kanta tana faÉ—in, “Jarumta ko ragwantakaâ€?. kafin ya samu bata amsa Ayyah ta shigo É—akin da kunun da aka damawa Rumana. Hakan yasashi É—auke kansa ya maida ga Haysam. Ayyah tace, “Ɗan albarka ga yaro can Sufyan ya turo ya kirakaâ€?. Saida ya sake sumbatar Haysam ya gyara masa rufar kamar yanda ya gani sannan yace, “To Ayyah na, sai na dawoâ€?. Addu'a tai masa itama, ya nufi hanyar fita yana amsawa cike dajin daÉ—i, sai da ya kama labule sannan Rumana tace “ALLAH ya tsareâ€?. Juyowa yay ya kalleta, yay mata Æ™aramar harara, itakuma tai masa gwalo. Ida ficewa yay yana murmushi. ___________________________________ Sun iso station É—in su da baba da baba Ilyasu, ganinsu tsaf-tsaf ya saka akai musu tarbar mutunci. Sun musu bayanin wadda sukazo fiddawa. Ogan ya bama É—an sanda É—aya umarnin fiddo Samina, sannan aka bama Ahmad inda zai saka hannu. Ƙinyi yay sai da baba yay masa magana, fuskarsa babu walwala yaja buk din tare da É—aukar biron da aka ajiye masa, dai-dai nan aka fiddo Samina. Babu É—ankwali a kanta babu takalmi, tayi wani ziru-ziru ga Æ™ananun ciwuka da taji lokacin da suke faÉ—a da Ma'aruff. Akan Ahmad dake rubutu ta fara sauke idanunta, wani sama numfashinta yayi da Æ™yar ta fisgosa, sai maimaita sunansa take cikin zuciya, ya ajiye biron yana tura buk É—in gaban É—an sandan tare da yima Samina kallo É—aya ya É—auke idanunsa yana sake tamke fuska. Ƴan sandan sun mata gargaÉ—i akan ta kiyaye gaba, dan tana dai gani dangin mijinta duk da sunada arziÆ™in da waya kawai zasu iyayi a fiddata amma sukazo har station É—in suka fidda É—ansu ita suka barta. Ita dai kanta a Æ™asa, saboda kunya da baÆ™in cikin Ahmad yanajin sirrinta. Shiko tamkarma baisan anaiba, ya É—auke kansa daga garesu baki É—aya yana danna wayarsa daya ciro a aljihu. Koda aka sallamesu shine farkon fitowa ma, lokacin da suka fito suma jingine da mashin suka iskesa yana waya da Happy data kirashi. Zuciyar Samina sai sake tsitstsinkewa take, gaba É—aya Ahmad ya canja mata a komai, ya rikiÉ—e ya zama wani hamshaÆ™in namiji. Ita dasu baba napep suka shiga, Ahmad da Sufyan kuma suka hau mashin dan daga nan inda suka fito dominsa zasu wuce, su baba kuma su wuce da samina gida. ★★★★★★â˜? Tunda suka fito daga Napep Æ´an anguwa dake kai kawo jefi-jefi da yara suketa kallon Samina, ta shige gida tana rufe fuska da mayafi. Da Mudan taci karo a soro ya fito daga sashensu, ya bita da kallon mamaki harta shige sashinsu itama. Ƙaramar dariya yayi ya ida ficewa yana faÉ—in, “Ankusa fara wasan kenanâ€?. dan dama yanajin sanda baba kema Yah Ahmad bayanin zuwa su amso Samina daga station. Mama gaje da batasan hidimar da akeba ganin Samina kawai tai ta shigo, ta ajiye robar hannunta dake É—auke da kayan miyar da zata É—ora abincin rana tana kallon Samina. Ammi ma dake wanki daga Æ™ofar É—akinta da kallo tabi Saminar harta shige. Hakanne ya saka mama gaje jan tsaki tana faÉ—in, “To kurwarta dai kurr wlhy, wannan kallon Æ™urulla har inaâ€?. Ammi dai batace komaiba ta cigaba da wankinta, mama gaje na Æ™oÆ™arin bin bayan Samina baba Yusha'u daya shigo gidan ya dakatar da ita a zafafe. “Ina wannan lalatacciyar? Maza zoki fitarmin daga gida, wlhy su Yayanma su suka fiki da sukaje suka amsoki daga wajen Æ´an sandan, ai ni sonai yanda mijin naki da danginsa suka barki acan suma su barki ki Æ™are rayuwarki a kulle, ki fito nace ki fitarmin a gida koâ€?........ Fitowa Samina tai tana hawaye, dai-dai nan su baba da suka biyo bayan Baba Yusha'u suma suka shigo suna masa magana. Sai dai sam yaÆ™i sauraren kowa, ya kafe akan Samina saita bar masa gida. Wannan Æ™aramar hayaniyace ta fargar da sauran jama'ar gidan harma da maÆ™wafta da katangarsu ke jingine da gidan nasu Ahmad. Hankalin mama gaje ya tashi saboda jin fallasar da Baba Yusha'u ke musu a bainar Nasi, dan faÉ—in komai yake babu rufi, su Ayyah duk sun shigo an haÉ—u anata bashi haÆ™uri, amma sai sake jerama mama gaje ALLAH ya isa yake akan É“ata masa rayuwar Æ´a datai, yakuma tabbatar mata wlhy badan Æ´an uwansa da iyayensa da suka hanashiba da tuni ta tsufa a gidansu itama. Mama gaje fa taji babu mafita sai kawai ta saka kuka, wai Baba Yusha'u dai dama ya shirya cin zarafintane. Abu dai ya nema yin tsamari har sai da iya ta shigo sashen ta tsawatar sannan. Baba Hamza kuma yace, Samina ta zauna har sai Ma'aruff yazo sun nuna masa kuskurensa sannan ta koma. Da wannan aka kashe maganar kowa ya fito, Mama Gaje da Samina suka shige É—aki ransu a dagule. “Keko Samina miya kaiki wajen Æ´an sanda?â€? Mama gaje ta faÉ—a hankalinta a tashe. Kuka Samina ta sanya tana kallon mama gaje, ta shiga zayyanema mama gaje duk abinda ya faru, harma abinda basu saniba dangane da shan giya da Ma'aruff keyi. A matuÆ™ar firgice mama gaje tace, “Samina giya fa?â€?. “Wlhy da gaske nake mamaâ€?. Kasa magana mama gaje tayi, tasaka hannu bibbiyu ta rabga tagumi kawai tana kallon Samina. Yaya bintu dake tsaye daga Æ™ofar É—aki basu saniba tai murmushi mai ciwo, “Wannan shine abinda na hango miki Samina, ni nasan bai zama lallai ki samu abinda kike hangenba É—ari bisa É—ari kodan girman butulcin da akaima Ahmad, farin ciki shine abin buÆ™atar É—iya mace a gidan miji ba dukiyaba, mama kun tafka babban kuskure wlhy, ku........â€? “K binta ki kiyayeni wlhy!!!â€?. Mama gaje ta faÉ—a a matuÆ™ar tsawace. “K wace irin wawuyace mara kishin Æ´ar uwarki, ni nasan yanda Ma'aruff kesan Samina wlhy sai dai idan asiri akai musu, kuma ba kowa bane sai dai wannan annamimin yaron Ahmad ko baÆ™ar dagarcan (Amin su Rumana take nufi), suna baÆ™in cikin ta fisu ta wuce da saninsu, shine suka Æ™ulla mata dan tarasa zaman lafiya a gidan aurentaâ€?. Murmushi kawai Bintu tayi tana girgiza kai, tace, “Wannan shine ake kira da suna *GUDU DA WAIWAYE....* mama, gashi tun ba'aje ko inaba harya fara kawo muku *mugun zato*, ina Ahmad yaga wani lokacin ma Samina asiri balle Ammi da abinda yake gabanta kawai takeyi, abinda ta zaÉ“ane ALLAH ya bata kawai. Godiya ya kamata kumasa dan a yau É—inma kuÉ—insa ya saka ya fiddota, badan mahaifinsa ba kuma sai dai ta dawwama a hannun Æ´an sandanâ€?. Tana gama faÉ—a ta fice abinta tabar musu É—akin. ____________________________________ Anta Æ™ananun magana akan wannan al'amari daya faru da Samina, harda masu Æ™ara gishirima a kai, tana ji tana ganin shigowama sashen su Ahmad taga jariri ya gagareta, saboda Æ´an barka masu shige da fici. Lamarifa ya taru yayma su mama gaje yawa, ga baÆ™in cikin haihuwar Rumana, ga tashin hankalin abinda ya faru da Samina, ga surutan mutane dake tashi harda abindama ba ayiba. Sunason fita wajen malaminsu baba Yusha'u yace konan da zaure Samina ta fita inhar ba mijinta yazo gidanba to tabar gidan kenan har abada, itako mama gaje inhar ta fita to abakin aurenta. Dan randa inna mari tazo barkane yaji suna Æ™ulla yanda zasuje wajen malam su sanar masa abinda ke faruwa, musamman ma a kan aikin Rumana da basuga ya wani ciba, tunda gata daram ita da jaririn ta, ga ruÉ—anin daya É“illo a cikin auren Samina wanda su basu san da shiba. Ranar da Umm-Ruman ta cika kwana biyar da haihuwa, Samina nada uku a gidan sai kawai akaga su yaya maryam da akwatina guda huÉ—u set guda kenan, sai kuma babba guda É—aya kalarsa da ban da Æ´an tarkace irin na jarirai. Tofa, kallo ya koma sama, aka gama shigo da kaya kafin a tattara zuwa sashen su Rumana akai a dire, dan gwaggo da Ayyah harma da baba dama duk sun gani sunkuma san da shirin. Tun fitar Ahmad ta farko neman kuÉ—i, yaÉ—an fara zuwa da kaya yana ajiyewa É—akin baba acewarsa zai haÉ—ama Rumana lefen da ba'ai mataba, hakan yasa duk zuwan da zaiyi sai yazo da wani abu yaÉ—an yadda, ranar da suka karÉ“o Samina fitar da sukai akwatina suka sayo suka kaisu gidan Yaya maryam, dama acan yake tara kayan haihuwa, waÉ—anda ya tara anan kuma kullum idan zata wuce gida saita É—auki wasu ta tafi dasu, a haka aka fidda kayan daya tara a É—akin baba. Ba wani uban kaya na fariyya Ahmad ya danÆ™ara a akwatunanba, amma dai Alhmdllh ya cancanci yabo, dan kuwa ko maÆ™iyi yaga wannan lefe dolene ya yaba, ga kuma kayan barka na jariri da kayan Æ™amshi na al'ada da iyaye mata kan haÉ—a Ayyah ta haÉ—asu rankakakaf, sai É—an akuya gasashshe na al'ada shima na Æ™auri da baba yayi. Mama gaje na tsakar gida su Sakina suka shiga, Samina kuwa tana wanka., Suka sauke akwatina a Æ™ofar mama gaje saboda aima Ammin Rumana irin kawaicin nan, a baÉ—ini kuwa harda son Æ™ularwa ga mama gaje da Samina. Aifa nan dangin Ammi dake gidan suka shiga callara ghuÉ—a. Su Yaya Maryam dake tayasu suka shiga musu bayani, Sakina tace, “WaÉ—an nan kayan barkane na al'ada da kowa ya san wajibine yima mai jego idan ta haihu, musamman ma haihuwar fari, waÉ—annan akwatina kuwa saÆ™one daga Ahmad, yace a faÉ—a muku kayan lefene na Umm-Ruman da baiyiba a baya, ga sunan ayi haÆ™uri dai babu yawaâ€?. A take waje ya sake kacamewa da sabuwar ghuÉ—a. Basu jira mama gaje ta fara buÉ—ewa ba, hakan ne ya saka mama gaje da Æ™irjinta ke lugude kamar zai fito yin tsaki, ta fara sakin maganganu akan duk barikin dai da za'ai na banzane, dan ko kama Æ™afar lefen Samina dai wannan lefe baiyiba. Babu wanda yabi takanta, dansu ba yawan bane matsalarsu, albarka suke fata, da bajintar da Ahmad ya nuna ba tare da kowa yayi zaton hakanba. Tuni gida ya kacame, maÆ™waftama sunata shigowa ganin kaya. Samina data fito wanka ta samu ta raÉ“a ta shige É—aki tana haÉ—iyar zuciya.............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�». *_40_* *_GDW_* ...........Haka aka shiga hidimar biki ba'a sakata cikin kowacce sabga, to ganin angonma yafi komai mata wahala a gidan, dan tun randa ya kawo mata invitations É—innan bata sake ganin Æ™eyarsa ba. A danginta kuwa babu wanda yaje mata kara, dan mama gaje sun rufe sunÆ™i sanarma kowa za'aima Samina kishiya, sai a shanun Æ´an talla jama'a ke jiyo labarai suna kawoma Æ´an gidan gulma. Yanda bata faÉ—aba babu wanda yay yunÆ™urin zuwa balle ya nuna mata yasan ma halin da ake ciki. Ansha hidima ta alfarma, dan yanzune kam a kaima Ma'aruff auren gata kamar yanda danginsa suke faÉ—a, ranar asabar bayan kammala gagarumar dinner É—in da har gidan tv suka nuna aka kawo amarya É—akinta. A lokacin Samina tana cikin wani hali, dan kuwa duk taga wannan shagali a tv, yanda Ma'aruff yake rawar Æ™afa da washe baki, da yanda danginsa ke É“arin dukiya kamar ba wahala sukai suka taraba ba'ai koda kwatankwacinsa a nata bikinba, hakanne ya sakata zaman dirshen a kafet tasha kukanta.. Duk yawan Æ™awayen data tara babu wanda ya tuna inda take balle yazo, hatta dasu Nafy bata ganiba balle sababbin datai na yanzun. Har Æ´an kawo amarya suka kammala ghuÉ—e-ghuÉ—ensu da arerewarsu Samina na zaune a wajen ta zuba uban tagumi abin tausayi. Kafin wani lokaci gidan ya koma yay tsit, tun tana tsammanin shigowar Ma'aruff harma ta fidda rai, dan yanayin shirun da garin yayi sai haushin karnuka ya tabbatar mata dare ya tsala, sai tunaninta ya fara bata Æ™ilama Ma'aruff É—in yanacan make cikin giya baizo gidanba. Lallai tunanin Samina yazo da ruÉ—ani a gareta, ya kuma karanta mata ba dai-daiba, dan kuwa dai yau ango Ma'aruff ko lemon bai damu da shaba balle akai ga giya, yana manne da amaryarsa da sukasha soyayyarsu, duk da dai daga Æ™arshe abin yazo masa da ruÉ—ani, dan kuwa dai amarya a fafake take ba budurwa bace, wani ya É—ana. Ance wanzami baya son jarfa, hakan yasaka hankalin Ma'aruff tashi matuÆ™a, ya hauta da bala'i ta taka masa birki nan take, dan ta tabbatar masa bazata É—auki haukarsa ba, harda tambayarsa wai shi dama budurcinta ne matsalarsa?. Wannan tambaya ta Æ™onama Ma'aruff rai, sai dai ya gaza cewa uffan saboda wani shegen tsoron Mufida yaji ya mamayesa. “Aiki ga mai Æ™arekaâ€�😂⛹â€�♀ ___________________________________ Su Umm-Ruman masu jego kam an kammala wanka, tayi dumurmur da ita kamar ka sace ta ka gudu, hakama Haysam abin sha'awa, ga Æ™yawun yaro da yay gado uwa da uba nata fitowa, dama iyayen kamarsu É—aya, hakan yasa bama a iya banbance dawa yake kama a cikinsu, wasuma sukance ya É—ara iyayen Æ™yau. Ita kanta Rumana takan zauna taita kallonsa idan babu kowa kusa, a ranta tana Æ™iyasta yanzufa wannan mallakinsune ita da Yayanta. Hakan na saka zuciyarta farin ciki sosai, shi kansa Ahmad idan ya kira labarinsa mafi yawa nakan Haysam, wataran Rumana har nuna kishinta take a fili, shiko yayta mata dariya, hotunan Haysam kam ai kullum sai an masa an tura masa, idan ita batayiba ma Mudan zaiyi ko Abu da aka sayi waya shima ya shigo gari da Æ´ar mai shan jininsa😂. Umm-Ruman ta fara Æ™oÆ™arin zagaya dangi ziyara, wanda da farko da Ahmad yaso kawo tirjiya Ayyah ta taka masa birki akan dolema yasama ransa haÆ™uri tunda haka al'adar take, sannan tunda Rumana tai aure ina yake barinta zuwa? Tanada dangin mahaifiya a gari suma kuma ai suna buÆ™atarta, ga dangin gwaggo suma ya kamata ta ringa shiga. Dole yay shiru yabi umarni kam, aiko saiga su Rumana har shema ita dasu fa'iza, kwannansu huÉ—u suka dawo da tarin alkairi, dan Æ´an Shema sunji daÉ—in wannan ziyara sosai. Cikin Æ´aÆ´an Æ´an uwa kuwa wani ya maÆ™alema Fa'iza, kuma da gaske yake babu Æ™arya, itama dai Fa'izan ta amsa, dan yay mata, sai dai fargabarta batason zama Shema kamar yanda ta sanarma su Rumana. Sun bata shawarar addu'a kawai da neman zaÉ“in ALLAH, dan yafi kowa sanin abinda ya tsara. Da zaman wankan Rumana, da ziyarce-ziyarcenta kusan watanni biyu da wasu Æ´an kwanaki da tafiyar Ahmad. Dan haka ya fara shirin zuwa gida, sai dai a wannan karon yasha banban da zuwan baya, dan kuwa zaizone domin É—auke matarsa da É—ansa su koma kusa dashi kamar yanda iyayensu sukai masa alÆ™awari. Ranar juma'a kwatsam babu zato sai gashi, kowa yayi murnar ganinsa kuwa, musamman yara da sukasan zasuci tsaraba kamar yanda ya saba kawo musu. Ita dai Rumana duk wannan bikin murnar dawowar Ahmad da ake tana sashensu tanaji amma bata zoba, yaga dai Haysam dake goye a bayan Zainab yana barci. Bayan yasha ruwa ya miÆ™e kamar yanda ya saba domin gaida matan gidan dasu iya. Sashensu Iya ya fara shiga, ya gaisa da kakanninsa daketa tsokanarsa da cewar angon zumuÉ—i. Shi dai dariya kawai yakeyi, dan kuwa dai sun gama ranfosa. Koda ya fito sai ya shiga Sashen baba iliyasu, nanma ya gaisa da matansa sannan ya nufi sashen su Umm-Ruman, dan tunda bai gantaba asashensu yasan tana nan. Sai dai anan É—inma bai gantanba harya gama gaisawa da Ammi, ita mama gaje ma bata gidan. Duk kuma Rumana na jinsu, dan tana É—akin baba tana masa shara, hakan yasa taita leÆ™en Ahmad ta window ba tare daya saniba. Shima dai haka kawai zuciyarsa da idanunsa suka karkata ga É—akin baban, sai yakeji kamar akwai abunsa mai muhimmanci a cikin É—akin. Yana fita kuwa Ammi ta Æ™walamata kira. Fitowa Rumana tai da sharar data kwashe tana amsawa. “Ammi ganiâ€? “Na ganki ai, k bakiji mijinki ya dawo bane?â€?. Shiru Rumana tai bata iya cewa komaiba, ta dai duÆ™ar da kai Æ™asa, itama Ammin bata sake ce mata komaiba tama É—auke kanta daga gareta baki É—aya. Sai da ta kammala abinda takeyi sannan ta nufi sashen su Ahmad É—in a kunyace, dan Ammi sai antaya mata harara takeyi. Tunda tai sallama Ahmad dake zaune riÆ™e da Haysam daya tashi barci ya zuba mata idanu, itako taÆ™i kallon sashensa. Ayyah tace, “Ɗiyata aida yanzu zanje biko, dan ko abinci na hana mijinki nikam sai kinzoâ€?. Murmushi Rumana tayi, aÉ—an in ina tace, “Shara naima Baba Ayyahâ€?. ÆŠauke kai Ahmad yay daga kallonta ya maida ga Haysam, ji yake kamar ya haÉ—iye É—an yaronsa, a Æ™asan ransa kuwa yana tuno yanda yaji akan É—akin baba, ashe kuwa tana ciki. Duk wannan hidima da akeyi Gwaggo na É—akinta, tunda suka gaisa da Ahmad tai shigewarta É—akinta. Umm-Rumana ta taka inda yake, kujerar dake gefensa kaÉ—an taja ta zauna, “Sannu da zuwa Yaya, ina yini?â€?. “Sai yanzu aka san dani?â€?. Yay maganar yana wasa da hannun Haysam. Ita dai tunda tasan tayi laifi sai tace yayi haÆ™uri kawai, ta miÆ™e ta amso abincin da Ayyah ke kiranta ta É—auka masa takai É—aki. Sai da ta shiga da kusan mintuna uku sannan ya shiga É—auke da É—ansa. Tana Æ™oÆ™arin zuba masa ya shigo, hakan yasa bata fasaba bakuma ta kallesu ba shida É—an nasa. Shiko ya kasa É—auke idonsa a kanta, dan Æ™yawun data Æ™ara da Æ´ar Æ™ibar datai mata Æ™yau sunyi mugun tsole masa idanu. Gabansa ta tura komai sannan ta É—ago ta kallesa, irin kallon da yake binta da shi na Æ™urulla ya sakata jin kunya, tai murmushi tana É—auke nata idon, “Yaya wai kallon fa?â€?. Ajiyar zuciya ya sauke kaÉ—an yana janye idonsa da salon lumshewa. Bai iya cewa komaiba, sai cokali daya É—auka zai fara cin abincin. Katsesa tai da faÉ—in, “Kawoshi to yanda zakaji daÉ—in cin abincinâ€?. Bai musaba ya buÉ—e hannayensa alamar ta É—auki Haysam É—in dake kan cinyarsa, sai faman watsal-watsal yake da Æ™afafu na lafiya da ALLAH ya bashi. Tasowa tai ta duÆ™o domin É—aukarsa, hakan ya basu kusanci sosai ita dashi, dan har suna iya jin saukar numfashin juna, kowa na shaÆ™ar daddaÉ—an Æ™amshin jikin É—an uwansa, gashi yanda wuyan rigar yake daÉ—an girma ya samawa idon Ahmad abinci. Ita dai tsigar jikinta na tashi ta É—auki Haysam a kasalance ta matsa baya. Ajiyar zuciya Ahmad ya sauke ya fara cin abincinsa. Kamar jira Haysam keyi ta É—aukesa ya fara Æ™ananun kuka, banza tai masa, a ranta tana fadin, “Kujimin yaro da neman dalili?â€?. Ahmad ya É—ago ido ya kalleta da mamaki, ga yaro na kuka amma tayi biris, kafin yay magana Ayyah dake waje tace, “Waishi wannan alhajin baza'aji da shi bane Rumana? Kema kinsan yunwa yakeji tunda barci ya tashi damaâ€?. Rumana tace, “Ayyah rigimace fa kawai, gashi nan zan bashi ruwaâ€?. Ayyah tace, “Ruwan Æ™aniya, ki bashi nono kafin nazo kankiâ€?. Rumana ta dingure kan Haysam sannan taja hijjab ta saka wai batason Ahmad ya ganta, a haka ta fara Shayar dashi, shiko yaro kamar yasan za'aima ubansa buÆ™ulu yaÆ™i amsa saboda zufar dole da aka Æ™irÆ™irar masa. Cikin haushi ta cire hijjab É—in tana faÉ—in, “Kai wai ba a sirri da kai dan maigarin garinku?â€?. Murmushi kawai Ahmad yayi yana É—auke idonsa daga kallonsu. “Yaga za'a cuci masa Abbansa a hanashi ganin halalinsa ba dole yay borebaâ€? Ahmad yay maganar ba tare da ya kalli Rumana ba. Baki ta kumbura, amma bata tankaba, sai harar Haysam takeyi kamar yasan tanayiğŸ˜�. Shidai Ahmad ya samu tv, yanacin abincinsa yana kallo. Rumana dai kasa jure wannan kallo tai, ta samu da Haysam yaÉ—an sha ta ciresa tana gyara rigarta, dai-dai lokacin Mudan ya shigo É—akin bayan yayi sallama sun amsa Ahmad ya bashi izinin shigowa. “Ashe da gaske yaran nan suke kaiÉ—inne dai?â€?. Murmushi Ahmad dake Kallon Mudan yayi, yana Æ™aunar Æ™anin nasa sosai, hakama Rumana dake Æ™oÆ™arin miÆ™ewa ta basu waje. Mudan ya amshi Haysam daga hannunta yana gaishe da Yayansa, ita kuma ta fice a binta. Bata sake shiyowa É—akinba. suko sunata hira abinsu, sai da aka kira sallar magriba Ahmad yabar gidan zuwa can gidansu, dan tun shigowarsa su Fa'iza suka tafi gyarawa. Maman Amatullah kawai ya iske a tsakar gida tana shara, sai maman Aysha data shigo suke Æ´ar gulmarsu, kuma kamar an saita sunayi da Rumana ne akan wai taÆ™i dawowa. Sai su Ahmad dake wasan ruwa a bakin rijiya shi da Amatullah. A bazata sukaji sallamar Ahmad, wanda sarai yaji kalmar maman Aysha ta Æ™arshe saboda bata magana a hankali ita dama. Duk sai suka daburce wajen gaishesa da masa sannu da zuwa, shi dai ya amsa kawai ba tare da ko kallonsu yayi ba, Mudan yasa makulli ya buÉ—e masa Æ™ofar suka shiga. Ko zama Mudan baiyiba ya fito yabar Ahmad. A zuciyar Ahmad godiya yakema UBANGIJI da ya tsame matarsa ga wannan muguwar al'adar, shi sam bata birgesa tun ma yana yaro, sai kuma ALLAH ya soshi Ayyah da Gwaggo babu ruwansu da irin wannan tsogume-tsogumen ma. Ya fito wanka yana alwala Kausar ta shigo itama, ashe gidan sunan Æ™awarta taje, gaisawa sukai tana binsa da kallo. Shi dai da baisan tanaiba ma tuni ya miÆ™e ya saka butar É—aki ya fice abinsa. Aiko kamar jira take ta nufi kicin inda maman Ama ke girki. “Maman Ahmad wannan matar kuwa zata dawo? Ƙiri da muzu ta maida miji gwauron Æ™arfi da yajiâ€?. Maman Ama ta fito tana taÉ“e baki, “Wlhy maman Siyama yanzu muma muka gam ni da maman Aysha, yanzu dai ai zamusha kallo, tunda ta gama wanka ga kuma miji ya dawo maji ma ganiâ€?. Baki Kausar ta taÉ“e tana Æ™oÆ™arin sauke Siyama dake goye a baya ta tashi barci, taja kujera ta zauna alamar koma É—akin bazata shigaba balle tunanin yin salla. Nanko suka sake buÉ—e babin gulmar Rumana da batasan sunaiba. ___________________________________ Æ�angaren Samina sam abubuwa babu sauÆ™i, komai sake rikice mata yakeyi, dan yanzu idan har kikaga Ma'aruff a sashenta to tabbas Mufida bata gida ne kokuma sunyi faÉ—a, ko yazo mata a buge ta korosa, dan tace bazai taÉ“a zama mata a sashe yan warin giya ba, bai dametaba yaje yay ta sha shiya sani, amma babu maganar raÉ“arta. Tofa shine sai kiga ya taho wajen wadda ya raina Samina, ita kuma da bakinta bai iya mutuwa saboda azabar tsiwa da yace kule zatace cas, kafin kace mi sunyi sama, yako bubbugeta babu abinda yasha kansa. Ya saka mai gadi ya hana kowa zuwa wajenta saboda zugar Mufida, ashe lokacin bikima shine yasa aka hana Æ™awayenta shigowa gidan, sai da ta kira Nafy tana mata tsogumi shine ta sanar da ita komai daya faru, ran Samina ya É“aci suka haura sama da Ma'aruff, ranarma sunci uban faÉ—a a gidan Mufida nata kwasar dariya. Dolene duk wanda yasan Samina ya ganta a tsakanin nan ya tausaya mata, tayi figi-figi da ita kamar wadda aka Æ™wato daga bakin kura, gashi saboda man bilicin É—in data daina shafawa saboda Æ™arewar nata Æ™uraje sun mata futu-futu da fuska, nan yayi baÆ™i nan yayi ja, fuskar tai wata iri kamar wadda ta tashi daga jiyyar Æ™una. Duk É“arin kuÉ—in da yake mata da yanzu ya daina, sai abinda mufida tace akeyi a gidan. Da kuka na maganin damuwa da tuni Samina yayi mata, sunan Ahmad kuwa ai babu fashi a rana saita ambata sama da sau goma, abu kaÉ—an Ma'aruff yay mata saitace da Yaa Ahmad ne da ba hakaba. Ga rashin mutuncin dangi miji, sosai surukarta ke nuna fifiko tsakaninta da Mufida. __________________________________ A randa Ahmad yazo a ranar yayma iyayensa tuni akan maganar abinda ya kawosa nason tafiya da iyalansa, dan yace kwana uku zaiyi kacal ma su juya. Babu wanda yay musu a cikinsu, tunda dama kowa yasan da zancen, dan haka shiri kawai suka somayi. Sai kuma Rumana duk ta shiga damuwa, ta roÆ™esa dan ALLAH su tafi da Zainab tunda ta gama firamare É—inta, idan sukaje can sai a sata sakandire. Da farko dai yay shiru kamar bazai amince ba, amma da yaga tana kuka sai yace zai tun tuÉ“i su baba idan sun amince, idan sunce a'a tofa sai dai tayi haÆ™uri, tunda da dai ga Haysam nan ya ishe É—auke kewa. Ita dai tata addu'ar ALLAH yasa a dace, da dare ya samu baba da maganar bayan ya fara sanarma Ayyah dama. Baba yaso tirjewa, hakama gwaggo, amma da Ayyah ta saka baki sai suka amince, koda suka sanarma malam da iya fatan alkairi sukayi, iya tace dama tanada niyyar magana akan abama su Rumana wata a yaran gidan. Ana gobe zasu tafi Rumana taje can gidansu, su mama Ama na soro zaune suna hira da makwafta, mamakin ganinta ya kamasu, dan a zatonsu kota dawone, har wata maman Salim na faÉ—in, “Maman Haysam masu jego na dawowar dare ke ta rana kike?â€? Murmushi tayi amma bata bata amsaba sai da ta zauna, suka amshi Haysam dake bayan Æ™anwarta khadija suna yaba Æ™yawun da yaron ya Æ™ara. Sai da ta gaisa da kowa kafin tace, “Ba dawowa naiba, munzo muku sallamane dan da sassafe zamu wuceâ€?. Cikin mamaki duk suk kalleta, maman Ama ta É—ora da tambayar “Yo ina kuma zakuje amarya?â€?. Kafin Rumana ta bada amsa khadija ta amshe da faÉ—in, “Porthercout zasu tafi ita da yayanmuâ€?. Kallon kallo aka koma. Kausar tace, “Yawon shaÆ™atawa za'a kenan Amarya?â€?. Nanma Khadija dai ta bata amsa da faÉ—in, “A'a zasu koma can dai da zama sai dai suzo mana yawoâ€?. Tsitt soron yayi, sai maman Aysha ce cikin yaÆ™e ta katse shirun, “A to lallai su marya gara wasai, kice guduwa za'ai kudu a barmu, su Haysam ashe Æ´an kudanci za'a komaâ€?. A yanda take maganar kawai ya isa tabbatarma da mutum bada daÉ—in rai takeyiba. Su kuma sauran sai famar yaÆ™e sukeyi, ita dai Rumana miÆ™ewa tai ta nufi É—akinta, shigarta babu jimawa sai ga Ahmad shima ya shigo. Ya wuto su maman Ama Haysam na wajensu. Rumana ta amsa masa sallama tana cigaba da abinda takeyi, shima amsawa yay yana zama a bakin gadon idonsa a kanta, daure zuciyarsa kawai yake harsu tafi ba tare daya nema ruwan dazai kashe Æ™ishinsa daga gareta ba. Itama ta lura da hakan, shiyyasa taketa addu'a da fatan harsu wuce kar yace yana buÆ™atarta, dan ita dai bazata sake maimaita abin kunyar da sukai a ranar da naÆ™udar Haysam ta dole tazo mataba. Tana kimtse-kimtsenta yana binta da kallo, hakan yasa ta Æ™walama khadija kira, sarai Ahmad ya fahimci dalilin kiran khadijan, hakan yasa ya cije baki a ransa yana faÉ—in duk wayon amarya dai sai ansha manta, kuma zaki gane baki da wayo yarinya. Ita dai batasan yanaiba, ta gama komai yanda ya dace dan yace dagasu sai kayan sawa zasu tafi, sai É—an abinda ba'a rasaba da Rumana ta É—auka. Gab da magriba suka bar gidan tana jaddadama su Kausar kalmar a yafi juna. A fili dai sunce suma a yafe, amma Æ™asan zukatansu tamkar zasu kama da wuta haka sukeji, sunajin baÆ™ar hassada akan wannan tafiya ta Umm-Rumana, ita kanta ta fahimci yaÆ™e kawai suke mata da dariyar gatsatsa wadda tafi kuka ciwo. Duk da ita sai takejin wani iri babu daÉ—i saboda sabo............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»a: *_41_* .............Washe gari suna idar da sallar asuba motarsu ta tashi, Rumana sai share hawaye takeyi, Zainab kam ko a kwalar rigarta murna taketayi, su kaÉ—aine a motar dan shata Ahmad ya É—auka duk da kuÉ—in daya kashe hakan yafi musu sauÆ™i, dagasu sai kayansu, direba da Ahmad a gaba, zainab da Rumana da Haysam a baya. Kuka sosai Rumana takeyi haka Æ´an uwanta, duk dauriyar Ammi sai da tayi hawaye itama, tunda motar ta wuce gidan sai ya koma tsit, kowa yanajin kewarsu a ransa, dan Ahmad ya zama wani jigo abin alfaharinsu. Mama gaje kuwa babu abinda kecin ranta sai baÆ™in ciki, ko fitowa ba taiba lokacin da kowa ya fito Æ™ofar gida har iya domin ganin tafiyarsu. Babu wanda ya damu da lamarinta, sukabi yaransu da addu'ar fatan alkairi sudai. Sunyi tafiya mai nisa Rumana tana kuka, yayinda Zainab barci yay gaba da ita, dama Haysam tunda suka taho shi barcinsa yakeyi. Ahmad da direba ma ba wata hira sukeba, saboda hankalin Ahmad naga Rumana, itama dai barcinne ya saceta. Ajiyar zuciya a Ahmad yayi kaÉ—an, yana maijin tausayinta na tsigota da yay daga cikin dangi, bashi da wata mafita bayan wannan, duk da kasancewarsa Æ™aramin ma'aikaci yanada Æ™yau ya maida hankalinsa ga aikinsa tuÆ™uru, gashi karatu yakeson komawa, zai sake zama busy sosai, kuma koba komai yana buÆ™atar jinta a kusa dashi, itama karatun ya keso ta koma kafin yara su fara mata nauyi. Da ga Rumana har Zainab sun jigatu da wannan doguwar tafiya da basu taÉ“a riskaba a rayuwarsu, Haysam kam kuka yayta tsilalawa, musamman da lokacin da aka saba masa wankan yamma yayi, sosai ya rikice, Ahmad dai shi yayta taimaka mata, dan a gajiye take, ga kuma ruÉ—atan da Haysam yayi, dan bai taÉ“a mata makamancin kukan nanba da suna gida, yayi kukan dare kam sosai amma da yake Ayyah ce ke kwana dashi ita dai nata kallone, wani lokacinma sai yayi kusan rabin kukan take farkawa. Iya galabaita dai kam sun galabaitu da wannan tafiya, dan ko abincin da sukan tsaya ci ita da zainab basa wani iya ci, Zainab amanta biyu ma ita. Wannan yanayinne yasa Rumana bazasu iya Æ™arar da komai da suka gani a hanyaba, ALLAH dai ya saukesu lafiya gabannin asubahi. Gidane Æ™arami da aka bama su Ahmad É—in Æ™ananun ma'aikata su zauna, falone sai É—akuna biyu a falon, babba guda É—aya da kuma Æ™arami da baikai girmaba, sai ko kicin da sito shima É—an fit, kowanne É—aki da bayinsa a ciki. Ginin gwamnati ba ginine na mugunta ba, komai akanyisa da inganci, dan haka dolene gidan ya burge mutum, duk da dai kamar a kwatas suke, babu wata hayaniya kamarma babu mutane a wajen. DOWNLOADED FROM AIHAUSANOVELS.COM.NG Always Vist www.aihausanovels.com.ng for download latest Hausa Novels Complete Like Our Facebook Page Ita dai Rumana ma bata kallon abubuwa takeba, burinta ta samu ta zauna ta huta, hakama Zainab data maÆ™ale jikin Ahmad saboda rashin Æ™warin jiki, gashi É—auke da Haysam a kafaÉ—a barcin wahala ya sacesa. Nuni yay musu da su shiga ciki bayan ya buÉ—e Æ™ofar da key É—in daya ciro a aljihu, har sannan Zainab na jingine dashi, Rumana tai gaba shikuma ya shigo da yaran, yayinda direban keta Æ™oÆ™arin sauke musu kayansu. ÆŠan gidan ya sake birge Rumana, daÉ—inma da taji sune a can ciki jikin katanga. Babu komai a falon sai wani kafet da aka shinfiÉ—a daga gefe akan tayis É—in, dan haka suka zauna anan, zainab ma kwanciya tayi, Ahmad ya É—orama Rumana Haysam a jiki ya fita domin shigo da kayan. Sai da suka gama shigo dasu tas sannan ya fice domin yo salla tunda da massalaci a wajen. Yacema su Rumana ma suje suyi sallar. Da Æ™yar ta lallaÉ“a Haysam ya kwanta ta miÆ™e, É—akin daya nuna mata ta shiga, tabi É—akin da kallo saboda akwai nefa, katifa ce kawai a ciki sai tarkacensa na kaya da abinda ba'a rasaba, sai Æ™amshi ke tashi kuwa mai daÉ—i. Ta nufi Æ™ofar da take Æ™yautata zaton bayine, ilai kuwa shine, alwala tayo dan akwai fanfo, ta dawo É—aÆ™in bayan taje falo ta É—akko akwati É—aya ta canja zani saboda Æ™yanÆ™yamin na jikinta da takeyi. Harta idar da sallar Ahmad bai shigoba, sai bayan kusan mintuna talatin garima ya fara haske sannan sai gashi da sallama. Tunda yaga bata a falo sai ya nufo É—akin, Rumana na Æ™oÆ™arin cire hijjab ya shigo. Kusan a tare suka haÉ—a baki wajen yima juna sannu, Ahmad ya nufi bayin yana faÉ—in, “Wanka ya kamata ki musu kema kiyi saina samo abin kari ku kwanta ku huta, dan na kula duk bakwa hayyacinkuâ€?. Da “Toâ€? ta amsa umarninsa, ya saka musu hita a ruwa sannan ya fita zuwa kicin, dan yanada Æ´an kayan abincinsa da yakan dafa wani lokacin. Ƙamshin Æ™wai kawai Rumana take jiyowa, amma sai bata leÆ™aba tazo ta tada Zainab da tai barci, da taimakonta zainab É—in tai wanka, ta cire mata kaya a kayan sawarta sannan ta É—auki Haysam shima tana cire masa. Dai-dai nan Ahmad ya shigo da tire É—an babba ya ajiye idonsa akan Zainab. “Zainab yaya jikin?â€?. A marairaice ta kallesa tace, “Yaya naji sauÆ™i, barci dai nakejiâ€?. “To bara ki karya saiki kwanta kinji koâ€?. Kanta ta É—aga masa tana cigaba da saka kayan, Rumana ma na jinsu tana Æ™oÆ™arin cirema Haysam kayan jikinsa. Ganin ta miÆ™e Ahmad ya kalleta, “Zaki iya masa wankan kuwa Ruman?â€?. “Lah yaya zan iya, ai tun a gida ana sakani na masa saboda irin wannan ranar damaâ€?. Kansa ya jinjina mata, ita kuma ta wuce bayin. Tana farama Haysam wanka ya fara Æ™waÉ—a kuka, hakan yasa Ahmad miÆ™ama Zainab shayin daya haÉ—a mata da sauri ya miÆ™e zuwa bayin, shi duk gani yake Rumana bazata iya wankanba. Amma ganin tanayin dai-dai sai hankalinsa ya kwanta, da taimakonsa aka kammala ma Haysam wankan, tace yayi shima kafin ta shiryashi. Bai musaba kuwa, itama saita fito. Har ta gama shirya Haysam ta shayar dashi sannan ya fito, Zainab kam tuni ta gama karyawan ta kwanta barci yay gaba da ita, tashi tai ta shiga itama, ta barsa yana shiri. Sai da suka kammala komai daya dace, suka karya suma sannan Umm-Ruman ta kwanta, Ahmad kam shiri yay ya fita ya barsu bayan ya kullesu ta baya. ★★★★★★â˜? Su Rumana ansha barcin gajiya, kusan kwana uku suna hutawarsu, abinci ma Ahmad ke sayo musu, bai kuma nema komai daga gareta ba duk da yana cikin tsananin buÆ™atar hakan. Da yamma randa suka kwanaki na ukun sai gashi shida nura a mota da kujeru, dama ya daÉ—e da bayarwa ayi wajen wani kafintan bahaushe da suke kira malam na kano, yana irin sana'ar gwangwan É—innan ne, sai yazam yanada yara masu aikin kafinta, Ahmad ya sanshi ne sanadin Nura, malam na kano yanason Æ´an uwansa hausawa, dan haka yake taimaka musu da abubuwa da dama, dan ya kuÉ—ance da sana'ar gwangwan É—in nan sosai, a hankali Ahmad yayta biyansa, yanzu hakama bawai ya kammala biyan bane, duk da kujerun ba wasu masu shegen tsada bane, dai-dai Æ™arfi dai akayisu. Mamaki ya kama Rumana sosai, ita dai tana kallonsu ne har suka gama tsara kujerun a falon, kafet din da yake ajiye da shi kaÉ—ai a falon a ka maidashi tsakkiya, sai Æ™aramar katifa da aka sakama zainab a É—ayan É—akin itama, ya umarci Rumana akan ta maida mata kayanta duka a can. Sun daÉ—e da Nura a gidan, dan sai dare ya wuce, da yake yanzu shine a gidan su Happy ya maye gurbin Ahmad tun lokacin da aka bashi gidan nan. Da daddare bayan sun kammala hira da cin abinci zainab ta shige É—aki wai barci takeji ita dai, Ahmad na zaune yana danna waya bai tankaba, sai ita da Rumana ke maganarsu dama can, sai idan ya gadama yake jeho tashi. Haysam na goye a bayanta yana barci. Bayan shigewar Zainab Rumana ta kalli Ahmad É—in, “Yaya zakasha shayin ne yau? dan nima kwanciyar kam zanje nayiâ€?. Idanunsa ya É—ago ya kalleta, ya ajiye wayar yana wani sake Æ™anÆ™ance idanu kamar wani bachaine. “Eh kawoâ€?. Ya faÉ—a kamar wanda bayason magana. Tashi tai ta nufi kicin, babu jimawa ta dawo da kofin shayi yana tururi. Koda ya amsa idonsa na kanta, ita dai ta É—auke kai kamar bata fahimcesa ba. ÆŠaki ta nufa tana faÉ—in bara ta kwantar da Haysam kafin ya shigo. Da uhum ya amsa mata. Koda ta shiga ta kwantar da Haysam a Æ´ar katifarsa mai net saita cire kaya ta shiga wanka, dukkan dabarun dasu Yaya Maryam suka Æ™ara mata karatu a kai shitayi kafin shigowar Ahmad, dan tasan yau dai batada mafita, wannan narke fuskar da yake faman yi yakai maÆ™urar da bazai iya É—aga mata Æ™afaba. Kamarko tasan abinda ke ransa kenan, dan yana kammala shan tea É—in tashi yay ya nufo É—akin bayan ya kashe fitilar falon da fanka, dan basu da kayan kallo. Isketa yay tanama Haysam addu'a, bai ce komaiba ya nufi bayi, ita kuma ta daka hijjab ta nufi É—akin Zainab. Itama tayi barci tuni, addu'a tai mata sannan ta gyara mata kwanciya ta fito. Tana shigowa Ahmad na fitowa, yace, “Daga ina?â€?. “Addu'a na yoma Zainabâ€?. ‘Ta faÉ—a tana zama bakin katifarsuâ€?. Baice komaiba ya Æ™arasa shirinsa, ita kuma ta cire hijjab É—in ta kwanta. Sai da ya duÆ™a wajen Haysam ya zira hannu yaÉ—an shafa kumatu yaron yana murmushi kafin ya taso yana faÉ—in, “Sadaukina banda kukan dare yau, Ni da Mommyn filin daga zamujeâ€?. Kallonsa Rumana dake daga kwance tayi cikin mamaki, sai dai harya kwanta ya sakata jikinsa bata iya cewa komaiba. Ya hura mata iska a cikin kunne yana magana a hankali, “K idan ance yau ranar barcice sai ki yarda?â€?. Rumana taÉ—an Æ™anÆ™ame jikinta saboda tsigar jikinta data yamutsa gaba É—aya, shi kansa jikinsa rawa ya farayi saboda tsananin kewarta da yayi. A yanda duk sukai laushi zai tabbatar maka kowa kewar É—an uwansa na damunsa, dan yau ajiye kunya Rumana tai ta tabbatarma yayanta da gaske shiÉ—in natane, kuma ya karÉ“u a gareta karÉ“a ta har abadan. Hakan ba Æ™aramin neman zauta Ahmad yayiba, dan baitaÉ“a zato daga Gwal É—insa ba sam, duk da ta jigatu ta daure domin ganin ya samu farin ciki daga gareta, kodan tarin alkairan da yayi mata kashi-kashi tun daga haihuwarta zuwa yau da bazasu lissafuba. Bata samu kuÉ“uta daga garesaba sai da kukan Haysam ya tsaida komai, a gurguje suka tsarkake jikinsu tazo ta É—aukesa ta bashi abinda yakema kukan. Ahmad harda dungurema Haysam kai, wai baiji nasihar da yay masaba ashe😂. Ita dai Rumana tai murmushi kanta a Æ™asa dan taÆ™i yarda su haÉ—a ido saboda nauyin abinda ta aikata yau, shiko ko'a jikinsa, saima wata Æ™aunarta ta musamman dake sake shigarsa ta kowacce Æ™ofar gashin jikinsa. Da asubama bayan yay sallar asubahi sai da ya sake komawa filin daga injisa. Tun daga wannan ranar abubuwa suka sake canjawa tsakanin Ahmad da Umm-Ruman, dan yanzu kam kaso mafi yawa daga kunyarsa ajiyeta take gefe sai sun gama Æ™onuwa a soyayyarsu sannan ta maido ta ta lulluÉ“a, hakan nama Ahmad daÉ—i aynun, dan shi dama haka yafi buÆ™ata. Dolene zamansu ya birgeka, akoda yaushe cikin waya suke da Æ´an uwa da abokan arziÆ™i da suka baro, satinsu huÉ—u a garin Ahmad ya É—auki su Rumana ya kai har gidansu Happy. Sosai sukaita mamaki, dan sufa da basu yarda Ahmad nada aure ba. Aiko kamar su haÉ—iye Haysam dan so, yaron yay bala'in birgesu, dan haka Mummy ta sakasu sukaje wani Æ™aton super maket taima Haysam siyayyar kaya masu Æ™yau. Wannan abu yabama Rumana mamaki, duk da ba wata hira tai da suba saboda su basajin hausa, É—an turancin bakinta kuma baida yawan da zasuje doguwar magana, sai dai ta lura mutanen sunada kirki, Ahmad koda yazo yaga hidimar da sukai musu yayta godiya. Sai dare suka koma gida, Happy tace sai tazo itama. _________________________________ Tafiyar su Ahmad da kwanaki biyar Ma'aruff ma ya É—auke Mufida suka tafi Honeymoon kamar yanda mahaifiyarsa ta umarcesa, a cewarsa Æ™ila daga nan sa samo rabo. Wannan abu yay masifar taÉ“ama Samina zuciya, dan har sai da tazo gida. Mama gaje taita lallashinta da Æ™arfafa mata gwiwa saura kaÉ—an Ma'aruff yazo yay gurfane a gabanta yana neman gafara, ita dai tayi haÆ™uri ya gama rawar kan amarcin kawai. Da wannan lallashin ta sama zuciyarta salama, sai lokacin taji labarin tafiyar da Ahmad yay da Rumana wajen aikinsa, sai taji zuciyarta ta sake dagulewa, babu shiri ta miÆ™e tana faÉ—in zataje gidan inna mari daga can saita wuce gidanta. *_BAYAN WATANNI BIYAR_* Zuwa yanzu abubuwa da dama sun faru na cigaba a wajensu Rumana, dan duk wata Ahmad ya amsa albashinsa zai É—an tsintar musu abinda basu dashi a gidan ya saka musu, dan danan gida ya haÉ—e yay tsaf dashi, su kansu sunajin daÉ—in yanda komai ya zama É—as a muhallinsa, a watani biyar É—innan zuwan Ahmad gida biyu yay kwana uku a na farko, na Æ™arshen nan kuwa satinsama guda, amma banda su Rumana, hakan yayma iyayensa daÉ—i, dan ya tabbatar musu tafiya da iyalansa can bazaisa ya manta da waiwayarsu ba kenan. A gefe kuma yanata shirye-shiryen komawarsa makaranta, hakama Zainab an sama mata wata secondary anan kusa da kwatas É—in nasu, zata ringa zuwa da wata yarinyar maÆ™waftansu da bata wuce sa'artaba, duk da dai ba hausawa bane kuma ba musulmai bane, amma basu da matsala dai, dan a hankali sukaita shiga jikinsu Rumana har sabo yay Æ™arfi a tsakaninsu ana gaisawar mutunci, sai islamiyya da Ahmad ya samar mata sanadin ogansa na É—an kunne, duk weekend take zuwa ita kuma. Haysam kam kullum Æ™ara wayo yake, yanzu haka yana zama abinsa, da É—an rarrafe duk da dai bai nunaba rarrafen, yaron ya Æ™ara Æ™yau sosai da cikar haiba maiban sha'awa, kowa yagansa saiya tanka, dan haka Ahmad ya dage da tofe kayansa da addu'a, itama Rumana yakance tai masa. Duk sanda zaije gida sai taji kamar tai tsuntsuwa ta bisa, sai dai babu dama, har Æ™walla takeyi, Zainab kam bata damuba, balle tana gaisawa dasu Gwaggo a waya akai-akai, ita daÉ—inma garin takeji sosai da sosai. ______________________ Æ�angaren Samina kuwa sai da su Ma'aruff sukai watanni biyar cif sannan suka dawo, saiko ga Mufida ta dawo da fatan surukarsu, dan ta dawone tana laulayin ciki, hakan ya tada hankalin Samina, musamman yanda kowa ke nuna Æ™aunar wannan ciki hatta da shi kansa Ma'aruff É—in. Har takai ta kasa haÆ™uri sai da tai masa magana, aiko suka hau sama dashi, harda faÉ—in wai baÆ™inciki Samina ke masa saboda taga ya samu Æ™aruwa, to sai dai ta mutu kuwa, duk baÆ™in cikinta shi dai ya rigada yayi mata rata, idan kuma tai masa hauka yanzu zata nufi gidansu da jan kati. A harzuÆ™e tace, “Saime idan ka sakenin, wlhy ni murnama zanyi na rabu da Æ™addararern auren mashayi mazinaciâ€?. Sai da yay mata wata dariya mai Æ™ularwa sannan ya haÉ—e rai, yace, “Aiko tunda kika nema saki da kanki bazan sakekinba, shashasha kawai sauran titiâ€?. Samina ta kwashe da dariya itama duk da maganarsa ta doketa, tace, “Nida kai É—inne dai duka sauran titin, kuma hukunci É—aya ALLAH zai mana, garama ni na tuba.....â€? Bai Æ™arasa jin abinda zata faÉ—aba ya fice. Samina ta fashe da kukan takaici tare É—unbin nadama da kaico na abinda Ma'aruff ke jifanta dashi a kullum na kiranta sauran titi..........âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*_42_* .............Su Umm-Ruman nada watanni na bakwai a port wani abin farin ciki da cigaba ya sake riskarsu, dan kuwa dai karatun da Ahmad keta Æ™oÆ™arin komawa ya samu gurbin yinsa a Æ™asar Saudi-arebia. Cikin tsantsar farin ciki ya iso gidan, lokacin Rumana na kicin tana girkin dare, Zainab na Assignment É—in makaranta a falo, sai Haysam da suketa rigima saboda rarrafe da yake yanason hanata abinda take, idan ta janye buks É—inta sai ya haye mata saman wuya yana Æ´ar Æ™ara ta wasa da akasan yara dashi. Rumana na jiyosu daga kicin ita dai. Zainab ta amsama yayan nata sallamarsa tana masa sannu da zuwa. Amsa wa yay da fara'ar data bata mamaki sosai, sallamar Ahmad É—in ta saka Haysam dake riÆ™e da kayan wasansa da Zainab ta bashi dan ya barta shima rarrafawa da hanzarinsa ya nufesa, kasancewarsu basu da yawa a gidan, kuma ba wani waje ake fita da shiba yasa duk yasan Æ´an gidansu, ko Zainab ta dawo makaranta haka yake mata, gashi da wayo masha ALLAH, bazaka taÉ“a É—auka watanninsa taraba kenan, har tafiya yaÉ—an fara gwadawa, sai dai tsoro kan hanashi miÆ™ewa shi kaÉ—ai sai ya dafa kujera ko bango. Ahmad ya ajiye takardun hannunsa ya É—aukesa yana murmushi, “Oh my king yoyoyoâ€?. Yay maganar da sumbatar kuncin yaron, zama yay a kujera Haysam na jikinsa, ya kalli Zainab yana faÉ—in, “Ina auntyn taki?â€?. Zainab dake Æ™oÆ™arin miÆ™ewa tace, “Yaya tana kicin, bara na kirataâ€?. Wasa ya cigaba da yima Haysam, Zainab kuma ta nufi kicin kiran Rumana sai ma sukaci karo a hanya, dan dama Rumanan na jiyosu, kawai tana dai mamakin miya maidosa gida da wuri haka?. Cike da shauÆ™i Ahmad ke kallonta, inba an faÉ—a makaba bazaka taÉ“a É—auka itace ta haifi Haysam ba, musamman ma yanzu da Port É—in ta kama jikinta, ta sake kyau dayin dumur-dumur abinta alamun samuwar kwanciyar hankali mai inganci. Hannunsa ta taÉ“a, hakan yasashi kawo numfashi a hankali. Ta É—anyi murmushi tana faÉ—in, “Wannan kallonfa Zumana?â€?. Sashin da Zainab take yakai dubansa, duk da dai yasan da wahala ace tana nan dan inhar yana falon bata zama sai indan sune suka kirata. Umm-Ruman ma inda ya kalla tabi da kallo, sai kuma ta maido idonta kansa, dai-dai shima ya juyo idanunsu suka shige cikin na juna. Cikin tare numfashinta yace, “Gwal É—ina kodai na sake yin ajiya ne?â€?. Babu shiri ta waro idanu waje da faÉ—in, “Ajiya kuma Yaya? A ina?â€?. Sai da ya shanye ruwan data miÆ™a masa sannan ya bata amsa yana nuna Haysam dake wasa da kwalliyar gaban rigarsa. “Ƙanuwar Haysam manaâ€?. “Yaya rufamin asiri na mutu maza su kaini ba mataba, yaron da ko shekara baiyibaâ€?. Murmushi yayi yana shafa kan Haysam, yace, “Matsoraciya kawai, baki tambayeni na dawo da wuri ba?â€?. “Wlhy da wannan mamakin na fito My boss, sai ka mantar dani da wannan Æ™yaÆ™yÆ™yawar fuskar takaâ€?. “Kin rainani wlhyâ€? ya faÉ—a cikin faÉ—aÉ—a murmushin fuskarsa har haÆ™oransa na bayyana. Itama murmushin tayi, kafin ta sake magana ya miÆ™a mata takardun gefensa. Amsa tayi cike da É—unbin mamaki, shikuma ya tsura mata idanu yaga yaya zatai. Cikin tsagwaron mamaki ta É—ago tana kallonsa bayan kammala duba takardun guda uku, “Yaya dan ALLAH yimin Æ™arin bayani, ban fahimci komaiba bayan sunan Saudia kuma da nakaâ€?. Kunnenta yaja har saida ta riÆ™e hannunsa tana Æ´ar Æ™ara sannan ya saki yana dungure mata kai, “Ashe a banza aka cima su baba kuÉ—in taraâ€?. “Ba komai ai sun yafeâ€? Rumana ta faÉ—a tana dariya. Shima dariyar yayi yana amsar takardun daga hannunta. “Kinsan takardun minene?â€?. “Abinda nake jiran ji kenan Zumanaâ€?. Sai da ya sauke Haysam dake Æ™oÆ™arin sauka daga jikinsa Æ™asa sannan ya cigaba da faÉ—in, “Na makaranta nane, ammafa a Æ™asar Saudi-Arebiaâ€?. Sosai Umm-Ruman ta waro manyan idanunta waje, “Yaya wasa ko gaske dan ALLAH?â€?. Hannunsa ya miÆ™a mata ta kama, yay mata nuni daya taso, babu musu kuwa ta taso É—in ya É—orata bisa cinyarsa, cikin magana a hankali kamar mai gudin a jisu yace, “Indai haihuwar Haysam bata zama wasaba haka shima wannan ba wasa bane Babie Râ€?. Rungumesa Ruman tayi cikin murna tana dariya, hakan ya saka Zainab fitowa dan taga dariyar mi suke haka?. Da sauri ta nema komawa baya amma sai Ahmad ya kirata, dole ta dawo kanta a Æ™asa saboda a yanda suke, ya miÆ™a mata hannu itama alamar tazo, har lokacin kuma Rumana na jikinsa ya hanata tashi. “Kinsa mi Auntynki kema murna?â€?. Kanta ta girgiza har sannan ta kasa kallonsu. Sanar mata yayi itama, babu shiri Zainab ta faÉ—a jikinsu tana ihun murna itama, hakan ya saka Haysam fashewa da kuka saboda tsoratan da yayi. Sakinsu Ahmad yayi suka maida hankalinsu gareshi, ganin yanda ya raÉ“e jikin kujera kamar wani marayane ya basu dariya. Aiko suka shiga masa dariya, Zainab ta É—akkosa itama tanayi. Ahmad ya amshesa yana faÉ—in, “Sorry Abbanmu, kayi fushi kai ba'a faÉ—a makaba ko?, to tuba muke Sadaukinaâ€?. Zainab da Rumana dai dariya sukeyi har sannan, Rumana ta kalli Zainab tana faÉ—in, “Zainab haÉ—o masa abincinsa inagama yunwa yakejiâ€?. Da to ta amsa ta nufi kicin, Rumana kuma ta nufi É—akin barcinsu domin haÉ—ama Ahmad ruwan wanka. Bayan ta kammala haÉ—awa ta leÆ™o ta faÉ—a masa ga ruwa. Amsa mata yay yana miÆ™ama Zainab data fito Haysam. Koda Ahmad ya shigo É—akin Umm-Ruman saita sake rungumesa, alamar dai har sannan tana cikin farin cikin, ta haÉ—e bakinsu waje É—aya, su oga Amadi dama kaÉ—an ake jira, koda Rumana taso janye bakinta sai yaÆ™i, ya kuma Æ™anÆ™ameta cikin sauke numfashi yake faÉ—in, “Yarinya ai kuma baki isaba, kin kawo kanki aiâ€?. Za tai magana ya kuma maidawa, dole tai shiru ta koma amsar saÆ™wanninsa masu tsayawa a rai. Daga Æ™arshe dai tare sukai wankan🤫. ★★★★★★ Sati É—aya da samun wannan takarda Ahmad ya tafi gida, wannan karon Rumana ta saka ran zaije dasu, amma sai yace saboda makarantar Zainab, dole ta amshi uzirinsa ta haÆ™ura ya tafi ya barsu da kewa. Ya zoma ahalinsa da farinciki mai yawa, yayinda maÆ™iya abin ya zafesu a zuciya, dan mama gaje yini tai haÉ—iyar zuciya, gashi ta kira Number Samina a rufe, da yamma kuma tace zataje gidan inna mari baba ya hanata. Washe garin zuwan Ahmad aka sanya ranar su Fa'iza, dama akan hakan ne baba ya kirasa, sai kuma ga dalilin zuwan nasa akan tafiya karatunsa. Wata É—aya aka saka kacal, saboda Ahmad ne zaiyi komai, gashi kuma watan gobe idan ALLAH ya kaimu zai wuce idan yakai tsakkiya, nanda kwanaki 45 kenan kacal. Bai bar kano ba saida ya tabbatar ya rage kaso mafi yawa na abubuwan buÆ™atar hidimar bikin Æ™annen nasa guda biyu, kwanansa shida ya dawo akan sai biki kuma, zai ringa turoma Mudan kuÉ—i a hankali ana cigaba da rage hidimomi. Ya tafi iyayensa na sanya masa albarka, tare da tsarabar da aka shiryama su Rumana. Kasancewar tasan yau zai dawo da wuri tai gyaran gidan komai yay Æ™al, dama ta wanko kanta a wani saloon dake nan kusa dasu, Haysam ma an masa aski daya Æ™ara fiddo Æ™yawunsa, dan shima akwai suma ya gada uwa da uba. Zainab dama tayi kitso kwanaki biyu da suka wuce saboda makaranta. Alala tai masa mai daÉ—i, dan tasan shine abinda yafi so a rayuwarsa sai kuma tuwo, tai kwalliyarta cikin shadda siket da riga, inda shima Haysam akai masa gayunsa, zainab kam bata dawo makarantaba, dan lokacin Æ™arfe sha biyu da kusan rabi. Saboda tafiyar yamma yayo jiya sai gasu sun iso da wuri, a gajiye ya shigo gidan saboda zaman mota. Yay sallama shiru babu amsa, sai idanunsa daya sauke akan Haysam dake barci a falo, yay murmushi yana Æ™arasowa ga yaron, gaban kujerar ya durÆ™usa tare da ranÆ™wafawa ya sumbaci kumatunsa da goshinsa, yayinda hancinsa ke shaÆ™ar daddaÉ—an Æ™amshin turaren da yaron keyi. Umm-Ruman dake bayansa tsaye bai saniba tai murmushi, sai da ya miÆ™e ta matso jikinsa ta rungumeshi ta baya tana É—ora kanta a bayansa, a tare duk suka sauke ajiyar zuciya, Ahmad ya É—ora hannunsa akan nata data zagaye cikinsa yana firzo iskar bakinsa, zagayo da ita yay gabansa yana Æ™arema kwalliyar tata kallo. “Gwal É—ina kinsan kuwa ke sarauniyace ko a cikin matanma?â€? yay maganar yana É—ora goshinsa akan nata. Murmushi tayi tare da dora laɓɓanta akan nashi ta sumbata kaÉ—an ba tare da tace komaiba. Yana Æ™oÆ™arin maida laɓɓansa akan nata zainab ta shigo da sallama, dukansu baya sukaja kowa yabar jikin É—an uwansa. Zainab dama bata lura da yanda sukeba tahau É—okin ganin yayanta ya dawo, sannu da zuwa tai masa kafin ta Æ™araso ta duÆ™a tana gaisheshi da tambayarsa jama'ar gida. Fuskarsa da É—an murmushi ya amsa mata yana zama cikin kujera, ya tambayeta karatu tace Alhmdllh, saÆ™on gaishe-gaishen da duk aka aiko mata ya shiga lissafa mata, dai-dai nan Rumana ta dawo É—auke da ruwa a kofi. Gefensa ta zauna kaÉ—an ta tsiyaya masa ta bashi. Amsa yay yana wani narke mata fuska cike da salo, ita dai ta kauda kanta tana murmushi, saima ta tashi zuwa É—aki domin haÉ—a masa ruwa, harta gama ta dawo suna wajen shi da Zainab, Haysam dai bai tashiba yanata barci. Kusan mintuna uku sannan ya miÆ™e zuwa É—aki, Zainab ma ta nufi É—akinta tana faÉ—in bara tazo taci abinci yunwa takeji, Rumana tai dariya cikin tsokana take bata amsa da, “Ai yau keda É—anki banyi girki da kuba, iya yaya kawai zaici abincin gidannanâ€?. Zainab taja birki cikin shagwaÉ“a take fadin, “Mi mukayi aunty?â€?. “Ku kuka sani, idan ya tashi ki tambayesa tsiyar da yaymin yau a gidannan, bugu yaci kafin nai masa wanka yay barcinnanâ€?. Saurin dawowa Zainab tayi, ta duÆ™a gaban Haysam tana tattaÉ“ashi da faÉ—in, “Kai aunty Rumana, dan ALLAH da gaske bugunsa kikayi?â€?. “Oh kin É—auka wasa nake kenan?â€?. Rumana ta faÉ—a tana shigewa É—aki. Zainab kamar zatai kuka taketa shafa kan Haysam dake barci lokaci-lokaci yana sauke ajiyar zuciya, yayinda haushin auntyn tata ya kamata. Tana fiddoma Ahmad kayan da zaisa idan ya fito sai gashi ya fito É—aure da tawul, ta baya ya rungumeta dukda laimar ruwan dake jikinsa, Rumana ta sauke ajiyar zuciya tana faÉ—in, “Wayyo Yaya jikinka sanyiâ€?. “Da gaske?â€? yay maganar yana shinshinar wuyanta tare da goga mata gashin Æ™asunbarsa dake jiÆ™e da ruwa. Tuni tsigar jikinta tahau tashi, babu shiri ta juyo tana fuskantarsa, ta É—ora hannayenta a wuyansa suna mai kallon juna ido cikin ido, kowanne fuska É—auke da murmushi, Ahmad daya É—an ranÆ™wafo saboda finta tsaho da yayi ya sumbaci kuncinta, “Malama Æ™arasaminâ€? ya faÉ—a yana juya idanu. Rumana da bata fahimcesa ba tace, “Mizan Æ™arasa?........â€? “Kiss É—ina na É—azu manaâ€? yay maganar cikin tare mata numfashi. Dariyar data sake narkar dashi tai tana Æ™oÆ™arin zille masa, yay azamar turata jikinsa gaba É—aya yana dariya, “Baki da man kai Babie R, karma ki É—auka zan yafe sai kinyi, dan É—azun naji kamar na make Zee É—incan datazo ta katse min jin daÉ—iâ€?. Sosai yanzunkam Rumana ke dariya, tace, “Autar Gwaggon zaka bige? Aiko da an cika taraâ€?. “To ai ita É—ince tazo min a lokacin da bai dacebaâ€?. Rumana ta zame jikinta tana cigaba da masa dariya, “Nidai ka shirya kazo ga abinci karya huce ma, kasa a ranka daga goman dare har safiyar gobe idan ALLAH ya kaimu duk nakane lokacinâ€?. “Uhyim wayo ko Gwal? Shikenan na amsa, ALLAH yasa na jefa Æ™wallona a raga toâ€?. “Nikam wannan fata da kakemin Yaya ka bari, sai Haysam ya cika shekara huÉ—uâ€?. “Humm haba yarinya wasan yara kenan, insha ALLAH nanda shekara huÉ—un kin yaye min babie gal É—ina mai kama dakeâ€?. Fita Rumana tai dan ta kula idan ta biyesa zasu kwana a wajenne. Tare sukai zaman cin abincin su uku, har suka gama Haysam bai tashi ba, Ahmad ya shige É—aki ya kwanta danya É—an huta. Bai samu ganawa da Haysam ba kuwa sai da ya tashi, cikin É—oki da kewar juna ya rungume yaronsa yana mai jin farin cikin ganinsa cikin Æ™oshin lafiya. Shima yaron da ALLAH ya bama wayo tamkar ba É—an fariba sai maÆ™alÆ™ale Abbunsa yake ___________________________________ A É“angaren Samina abubuwa sunyi tsamari sosai, dan kuwa kullum cikin takalarta fitina Mufida take, tun bata biye mata saboda cikin jikinta harta shiga tanka mata, kuma koda itace da gaskiya idan Ma'aruff yazo sai ya goya da bayan Mufidan. Akwai randa sukai wani faÉ—a shari'a har gidansu Ma'aruff É—in, amma Æ™iri da musu mamansu Ma'aruff ta goyama Mufida baya duk da Samina ce da gaskiya. Abinnan ya Æ™onama Samina rai harta tafi gida, koda taje ta sanarma Mama gaje sai taita lallaÉ“ata akan ta koma, dan yanzu idan maÆ™iyansu sukaji dariya zasuyi musu, tayi haÆ™uri watarana sai labari, akwai kuma wani sabon malami da sukajiyo zasuje mata wajensa, daga mufidan har Ma'aruff É—in sun kusa maganinsa. Samina ta É—anji daÉ—i, dan haka ta koma É—akinta da É—an Æ™warin gwiwa. __________________________________ Kwanci tashi babu wahala wajen UBANGIJI, dan kuwa lokacin bikin su Salima yazo, ana saura kwanaki huÉ—u su Rumana suka taho kano. Cike suke da É—oki tamkar waÉ—anda akaima gafara, wannan karonma dai sunsha wahalar ita da Zainab, Haysam kam abin mamaki ko gezau yaronnan, hakan yasa Ahmad yayta musu dariya akan Haysam ya fisu Æ™arfin jini. Sosai gida ya kacame da murnar zuwan su Umm-Ruman, kowa yana mamakin dunbin canjin daya gani a garesu cikin watanni takwas kacal, musamman ma Umm-Ruman data fara zama matar manya, ga Haysam ya zama É—an saurayi, hakama Zainab ta Æ™ara girma. Umm-Ruman nata addu'a akan kar Ahmad yace su tafi can gidan, sai bayan magriba takeji wajensu Fa'iza akan ai an kwaso kayanta daga can gidan, akwai wani É—an fili a lungun su Iya an haÉ—esa da wani Æ™aramin É—aki, Ahmad ya gina musu É—aki a wajen, yanzu haka kayansu duk suna can. Duk da taji sanyi a ranta sai kuma taga da kunya, yanzu kenan gaban iyayensu zasu zauna ko yaya? Koda yake tana ganin dan dai ba zama zasu rinÆ™a yiba yanzu shiyyasa. Bayan isha'i kuwa Ayyah ta kora Rumana can. ÆŠakine guda É—aya, sai dai babba dan yafi É—akinsu na gidansu Maman Ama, wannan kuma yayi musu Æ™aramin banÉ—aki na wanka a ciki, sannan anja katanga a gaban É—akin babu mai ganin wani suda su Iya. An jera kayanta duka anan, É—akin yay Æ™yau sosai. Juyowa tai tana kallon Ahmad daya fito daga bayi, yay murmushi yana faÉ—in, “Surprise Babie Râ€?. Jikinsa ta faÉ—a tana dariya, “Wlhy da gaske kuwa ka shammaceni, yaya koda wasa baka taÉ“a sanarmin mun baro gidancanbaâ€?. Bayanta ya shafa yana faÉ—in, “Ai dama nace sai kinzo Æ™ya gani, na gaji da ganinki cikin magulmatan matancan ne, duk da dama dai yanzu ma ta Æ™are, tunda ko bamu baroba ba zaman garin mukebaâ€?. “Hakane Yayanmu, amma gaskiya wannan dabarar tayi, kaga kuÉ—inma hayar ai sun isa su kare mana wata lalaurar, É—akin yayi tsari da Æ™yau sosaiâ€?. “Da gaske?â€?. “ALLAH kuwa yayaâ€?. “Kinga kuwa malam ne ya kawo wannan shawarar wlhyâ€?. “ALLAH sarki tsoho mai ran Æ™arfe, wlhy hakan yayi, ALLAH ya sanya alkairiâ€?. “Amin gwal É—inaâ€?. Har washe gari su Rumana suna amsar Æ´an sannu da zuwa da Æ´an ganin Æ™waÆ™waf..........âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�» *_43M_* .............An tsunduma cikin hidimar biki da Ahmad keta samun ALLAH shi albarka, dan kuwa ya taka rawar gani sosai, shine yayma amare kayan É—aki na gado, ya kuma ajiye isashen abincin da akaci gwargwadon Æ™arfinsa, sannan ya danÆ™ama Gwaggo kuÉ—aÉ—e masu dama itama akan taima Fa'iza siyayyar kayan kicin ta hannun Æ™anwarsa Raheenatu. Iyayensa suma dai sun É—auki girman sun tattara sun bashi, dan shine ya bada auren Æ™annen nasa. Hakan ba Æ™aramin Æ™ayatar da mutane yay ba, Ahmad kam sai yaji kamar yay kuka, dan abun ya masa girma da yawa. Bayan kammala É—aurin aure mata suka cigaba da hidima a cikin gida, amare dai suna É—akin Umm-Ruman, sunsha Æ™yau harsun gaji. Gida cike da mutane, anata kaikawo da taya juna murna, inda abokan wasa suka saka Mudanseer a gaba da magana akan saura shi. Shiko da ko budurwa baida sai abun yayta bashi dariya, duka nawa yake da za'a ishesa da wani zancen aure, Yah Ahmad yaushe yay aurenma duka-duka, shima sai ya shana sosai kafin yayi. Su Rumana duk suna a sashensu Ahmad anata hidima, saboda girma da ake bama Baba Hamza sai yazam kamar komai anan akayi, sannan ma Ahmad shine ya É—aura auren, ga kuma dangin Gwaggo dana Ayyah, can É“angaren su Salima sai yazam dangin mamantane kawai da abokan arziÆ™inta, Æ´an shema kuwa duk suna a sashen su Samina, amare da Æ™awayensu na sashen su iya inda su Umm-Ruman suke yanzu suma. Rabon da taga Ahmad tun kusan goma na safe, ko wankama ba anan yayiba, É—ibar kayan yay ya fita tunda safen. Bayan kammala É—aurin aure kuma Mudan ne ya fita da abincin abokansa da yace ta É—iba ta ajiye. Sai Abu daya aiko ya amshi Haysam shima. Samina ta shigo sashen, duk ta rame, sai farin bilicin daya maidata kamar wata aljana, tunda aka fara hidimar bikin nan sai yanzu ake ganinta a gidan, dan bata leÆ™oba ko sau É—aya sai yau. Tunda tazo kuma suna É—aki ita da su mama gaje, sai da binta yayarta taje É—akin kaima su Inna mari abinci take mata faÉ—a akan ita bazatazo ta gaisa da dangiba, bayan anata tambayarta. Kamar bazatazo ba, sai dai mitagani oho mata ta taso ta fito. Sai yauÆ™i take ita a dole matar mai kuÉ—i duk da kallo guda zakai mata ka fahimci rayuwarta a wajige take, sai dai idonta na sauka akan Umm-Ruman saita raina kanta, dan ita taÆ™ama da sutura kawai takeyi. Amma Umm-Ruman murjewar jikinta da Æ™yawun data Æ™ara shine babbar amsar dake nunama duk mai kallonta tanajin daÉ—i, sannan tana tattare da tarin kwanciyar hankali a gidan aurenta. Shigowarta abokan wasa sukai mata ca da maganar ai su sun zata batazoba ko tayi nauyi É—an baba ya hana. Sosai maganar ta soki Æ™ahon zuciyar Samina, cikin yaÆ™e kawai take gaisawa da mutane. Koda ta iso wajen yayunta ta gaisa da kowa amma banda Rumana, koda Rumanan ma ta gaisheta da Æ™yar ta amsa mata. Ko a jikin Umm-Ruman, dan a halin Samina ai babu baÆ™onta kuma. Duk yanda Samina taso barin wajen hakan ya gagara, dole ta zauna kodan neman É—ebe kewar damuwarta a hirar da Æ´an uwanta keyi cikin kwanciyar hankali abinsu. Sukam hankalinsu kwance suke hirarsu da dariya, har Rumana data nunama bata damu da abinda Saminar tai mataba sam. Shigowar Ahmad dake É—auke da Haysam a kafaÉ—a yana barci ya sakasu kallonshi su duka. Yayi masifar yin Æ™yau cikin dokakkiyar shadda kalar ruwan Æ™asa mai duhu, sai maiÆ™o take da É—aukar idanu, hular kansa ma dai kalar shaddar, hakama takalmasa, babu wanda zai kallesa yace Ahmad É—in nan ne daya jigatu a soyayyar Samina, komansa ya sake canjawa, sai wani annurin kwanciyar hankali fuskarsa ke fiddawa musamman saboda gyaran da sajensa yasha. Cikin tsokana wasu daga cikin iyaye ke faÉ—in ga “Uban amare ga uban amareâ€?. Murmushi kawai yake faman yi, saboda masu maganar duk yayun Ayyah da Gwaggo ne da Æ™annensu. Samina da tun shigowarsa idonta ya sauka a kansa tai Æ™asa da kai tana haÉ—iye wani busashshen yawu mai kauri, gashi Rumana kusa da ita take zaune, sai ma an wuceta za'a kai ga Rumanan. Shiko da idonsa ke kan matarsa yace, “Haba Gwal, kina ganinmu bazaki taso ki tarbemu ba?â€?. Dariya su Yaya Maryam suka saka musu, Ruman dake murmushi ta miÆ™e ta nufoshi. Samina da zuciyarta tai duhu da baÆ™in ciki ta maimaita sunan “Gwalâ€? a zuciyarta da Ahmad ya kira Umm-Ruman dashi ko kunyar mutane baijiba, da Æ™yar ta iya maida Æ™wallar data cika mata idanu tana satar kallonsu ta gefen idanu. Rumana kuwa data isa garesa hannu ta miÆ™a masa danta amshi Haysam É—in, amma sai ya girgiza mata kai da Æ´ar harara, “Haba Babie R wanda ke barci za'a É—auka? Ko dai goyoâ€?. Æ�ata fuska tai cikin marairaicewa tace, “Yaya goyo kuma? Salon ya É“atamin kwalliyataâ€?. Sosai yay murmushin da har haÆ™oransa suka bayyana, cikin Æ™asa da murya yace, “Duk kwalliyar da bani akaimawa ba ai bata da wani amfani Gwal É—ina, kuma ina kishin duk wanda zai ganta koda mataneâ€?. Karaf maganar a Ahmad a kunnen Samina, saboda a kusa da ita suke, ji tai tamkar ta fasa ihu, da tasan zai shigo wajen nan da bazata taÉ“a zuwansa ba, Ahmad É—inta data girma da soyayyarsa ne a gabanta yake furta kalami masu daÉ—i ga watanta ba itaba........ Wata Æ™anwar Ayyah ce ta matso tana faÉ—in, “Ɗan gidan Ayyah kaga kawosa kajiâ€?. Murmushi yayi yana miÆ™a mata Haysam da cewa, “A lallai yau ango zai more bayan uwargidansaâ€?. Dariya tayi itama tana cewa, “ai bazanyi a batiba, idan ya tashi saina ranÆ™washi kansa sau goma sannan, wane mijine haka babu kuÉ—in cefane babu É—inkiâ€?. Dariya su Yaya Maryam suke musu da kare Haysam É—in. Yayinda Umm-Ruman da Ahmad suka koma murmushi sudai. Barin wajen Ahmad yay zuwa ga iyayensa yana gaggaishesu, yayinda su kuma suke masa taya murnar an É—aura aure, da ALLAH ya sanya alkairi, sai addu'a akan hidimar da yay. Yaja wasu mintuna kafin ya dawo inda su Rumana suke, idonsa akan Umm-Ruman yace, “Gwal É—ina yunwa nakeji fa, a taimaka a bani abinda zan sakama hanjina, ke da Ayyah duk kun manta dani yau nikamâ€?. Sosai Umm-Rumana kejin kunyar wannan Gwal da yake ambata a gaban iyayen da yayunta, amma yaya ta iya, tunda shi taga ko a jikinsa. MiÆ™ewa tai tana faÉ—in, “Yaya abincin gidannanfa duk ya zama saura, gashi bana tunaninma akwai tuwo duk sai shinkafa ta rageâ€?. Yace, “Nikam shinkafarnan bana sonta gaskiya, bincika mani idan da fura ko ita sai na shaâ€?. Amsawa tai da to, shi kuma ya nufi hanyar fita yana cewa idan ta samu ta bayar a kai masa yana waje wajensu Sufyan. Ahmad na fita Samina ta miÆ™e tabar wajen, dan idan har tace zata cigaba da zama komaima zai iya faruwa da ita, dan bazata iya riÆ™e damuwarta ba. Babu wanda ya damu da ita, kowa harkar gabansa yakeyi. Rumana ta samo fura ta bayar aka kaima Ahmad Æ™ofar gida kamar yanda ya umarta. ★★★★★★★★ Bayan sallar isha'i aka shirya kai Salima É—akinta, itako Fa'iza sai gobe idan ALLAH ya kaimu za'a nufi Shema da ita, daga can sai Katsina ta dikko É—akin kara, dan can angonta zaizauna saboda acan yake aiki. Salima ansha kuka kuwa, inda ta samu rakkiyar dangi da yawa saboda mijinta É—an napep ne, sukazo kuwa gayya guda É—aukar amarya, sai da kowa ya samu waje isashe kafin a saka amarya ita a mota a É—inguma. Umm-Rumana da Æ™yar Ahmad ya barta wai zata kwasoma Haysam sanyi, ALLAH ya taimaketa Ayyah ta amshi Haysam É—in ta goya hakan yasa ta samu damar tafiya. ÆŠan gidan Salima mai Æ™yau ita kaÉ—ai abunta, dan gidan kansane ba haya yakeba, aiko nan dangi aka shiga Æ™ananun magana akan ai abun ba'a dukiya bane zuciyace kawai, kowa yasan wannan habaici ana yinsa ne wasu Samina, wadda ita bama ta zoba tana gida abunta sai Binta ce taji zafin abun, sai dai tasan gaskiya mutane ke faÉ—a ai, tun barowar Samina wajen su Rumana tai zamanta sashensu bata sake fitaba, amma kowa ya ganta yasan tana cikin damuwa, dan har bayi ta shiga tasha kukanta, wani irin masifaffen son Ahmad takeji a ranta, musamman ganin datai masa yau shida matarsa da É—ansu, hakan ya kuma tada hankalinta, É—an yaron mai Æ™yau, da yanzu ita ta haifesa fa. Mama gaje ta fahimci Samina tai kuka, sai dai bata da damar tambayarta saboda taron mutane. Basu daÉ—eba aka kwasosu aka dawo dasu gida, sai kuma ALLAH ya kaimu gobe tafiya kai Fa'iza. *_Washe gari_* Washe gari akai shirin miÆ™a fa'iza, tunda wuri aka gama kimtsawa, itama tasha kuka fiyema dana Salima, bayan an kammala mata faÉ—a suka É—unguma zuwa shema, dan sai anyi biki suma a can yau zuwa gobe su miÆ™ata cikin katsina su juyo. Kaf su Rumana ba'abar kowaba dasu aka tafi, Samina ce kawai batajeba, a ranar ma ta tarkata kayanta ta koma gida, dan inhar tace zata cigaba da zama a gidan zuciyarta zata bugane idan tana ganin Ahmad. Tarba ta mutuntawa suka samu a shema, dan auren zumincine da kowa ke murna dashi, anta musu hidima sosai kamar a goyasu. Haysam ya nema takurama Rumana da kuka ta banka masa maganin da yasakashi dogon barci, dan ya hanata rawar gaban hantsi bayan itama tana buÆ™atar taÉ—an warwasa😂. FaÉ—a yaya Maryam taita mata kuwa akan haka, ita dai tai tsit tunda tasan bata da gaskiya. Sun kwana sun hantse washe gari aka É—auki Fa'iza suka sake É—unguma cikin Katsina, itama É—an gidanta mai Æ™yau kuma ita kaÉ—ai, kowa yanata sam barka. Salla kawai sukai aka É—an gyagygyara mata waje, dayake aikin yawane dan danan suka kammala, Æ´an shema sukai gida, Æ´an kano suma suka nufo kano cike da kewa da fatan alkairi ga Æ´ar uwarsu. Sai takwas na dare suka iso kasancewar tafiyar yamma lis sukayo, Ahmad na kwance a É—aki duk yanajin hayaniyarsu, tunda ya dawo sallar isha'i yay kwanciyarsa saboda gajiyar hayaniya. Rumana bata shigo É—akinba sai kusan goma, dan batai tsammanin yanama gidanba, da yamma sunyi waya kafin su taho yake faÉ—a mata sunje wani waje shida Sufyan. Sannu yay mata, ta amsa tana kwantar da Haysam dake barci kusa dashi, bata zaunaba ta faÉ—a wanka dan shi take buÆ™ata fiye da komai. Bayan ta fito tai sallolin da suka riskesu a hanya na magriba da isha'i, har lokacin Ahmad na kwance barcima ya fara É—aukarsa bayan ya gama tattaÉ“e Haysam. Tashi tai ta fita neman ruwan zafin da zataima Haysam wanka, dan tasan inma batai masaba saiya farka, kuma hanasu barci zaiyi tunda ta rigada ta sabar masa da wankan kullum kafin barci. Ahmad ma baisan ta fitaba sai motsin dawowarta yaji, idanu ya buÉ—e yana kallonta har tazo ta É—auki Haysam ta cire masa kaya. “Bakijin akwai sanyi garin nan Ruman, kibarsa da wankan nanâ€? yay maganar muryarsa da alamun son barci. Tsayawa tai daga Æ™oÆ™arin zame wandon jikin Haysam, tace, “Yaya wlhy jiÆ™e yake da fitsari a panpas É—innan, sannan rabonsa da wanka tunda safe a shema da Yaya Raheenatu tai masa, komun kwanta zai tashemu da rigima anjimaâ€?. Numfashi ya sauke da fadin, “To kardai ki zuba masa ruwa bisa kai, dan mura zata iya kamashiâ€?. Da to ta amsa tana miÆ™ewa zuwa bayi. Tana zuba masa ruwa a jiki ya hau mata kuka, bata kulasaba saida ta kammala tazo tai masa shirin barci, tea ta haÉ—a ta bashi, dan yarigada ya fara girman da har tsoro take yace zaisha nono, dayakema baida damuwa komai aka bashi ci yake, sai dai yasha ya Æ™oshi sannan itama ta miÆ™e tana shirin barci, shi kuma ya rarrafa jikin Ahmad dake barci-barci ido biyu. *_BAYAN KWANA GONA_* Tafiyar Ahmad ta gama kankama, zai fara yin gaba kafin yaga abinda ALLAH zaiyi game da iyalinsa da yakeson su bishi, yana tare da damuwa game da karatun Zainab data fara za'a datse mata, dan bazai yuwu su koma can su kaÉ—ai su zaunaba, amma da yay shawara da su baba sai sukace aje da Abu can porthercout É—in sai ya zauna dasu Rumanan har aga abinda ALLAH zaiyi. Kowa yayi na'am da wannan shawara. Tare sukai shiri suka koma port, suka sake barin Æ´an gidansu da kewa, kowa kuma nabin Ahmad da addu'ar fatan alkairi da É—unbin nasara. Duk jarumtarsa sai da ya share hawaye, dan yanaji a ransa kamar bai zama lallai ya sake ganawa da wasunsu ba, koshi ya mutu, kosu wani ya mutu. Wannan tafiyar harda Abu aka yita, hakan yasa Ahmad da Umm-Ruman suka zauna a baya, Abu da zainab kuma na gaba dan shata ya É—auka wannan karonma. Sun isa gidansu da sukaima yajin sati biyu, a ranar da suka isan dai babu abinda suka iya tsinanawa saboda jigata, dan wannan tafiyarma tiÉ“is su Rumana suka isa, hatta da Abu kansa dan shima bai taÉ“a doguwar tafiyaba irin haka. Haysam kam wannan karonma ragal yake yaronnan, sai dai yayi barci ya farka. Washe gari kasancewar Abu ba mutum mai ganda ba da taimakonsa Umm-Ruman ta gyara ko ina ya É—auki haske, Ahmad kam ma tunda safe ya fice gidan, bai dawoba sai yamma tare da Happy. Duk da Rumana tayi mamakin ganinsu taren sai batace komaiba, ta tarbeta da mutunci kamar yanda ta saba, sai da suka shiga É—aki Ahmad ke sanar mata anan Happy É—in zata kwana. Murmushi kawai Rumana tayi batace dashi komaiba, ya riÆ™o hannunta yana tsatstsareta da idanu. “Naji bakice komaiba?â€?. “To Yaya mizance? Tunda da dai ga É—akin Zainab basai tai kwanciyarta baâ€?.. Baice komaiba ya sake mata hannu, ta fice shikuma ya bita da kallo kawai yana girgiza kai, akan laɓɓansa ya furta “Kishi kenan Gwal?â€? babu mai bashi amsa, dan haka ya taÉ“e baki kawai. Washe gari ranar tafiyar Ahmad, bayan ya gama kimtsawa suka rankaya domin masa rakkiya a motar daddyn Happy da sukazo. Kallo É—aya zakaima Umm-Ruman kasan ta Æ™waÉ—i kuka a daren jiya, shi kansa Ahmad wannan tafiyar jiyake kamar yayta kukan, Haysam nata barcinsa har suka isa Airport É—in. Zaman da baifi na mintuna talatinba aka fara sanar da shela akan matafiyan, nanfa ran Umm-Ruman ya sake dugunzuma. Ahmad dake zaune kusa da ita ya sauka yay durÆ™uso a gabanta tare da kama hannayenta duka cikin nashi, yau ko kunyar Abu da Zainab baijiba. “Haba Babie R ki daure Please, insha ALLAHU kuma nan bada jimawaba zaku bini, saboda inason ku kasance kusa dani yasa na zaÉ“i Æ™asar saudia domin yin karatunnan koda aka bani zaÉ“i, saboda inason yarana su tashi da cikar burina, insha ALLAH bazan É—au lokaciba zaku matso kusa dani kuma kinji, ki kulamin da Sadaukina, idan kuma nayi ajiyar Æ™anwarsa anan itama a bata kulawaâ€?. ya Æ™are maganar da shafa cikinta Kanta ta É—aga masa tana share hawayenta da murmushi a lokaci É—aya, ya miÆ™e tsaye tare da sumbatar goshinta yana saka mata albarka shima da murmushi shinfiÉ—e a tashi fuskar. Barin gabanta yay yaje ya sumbaci Haysam dake barci a bayan Zainab, itama ya kuma mata gargaÉ—i akan karatu. Ya matsa yayma su Momyn Happy sallama yana sake musu godiya, sai ga Happy na hawaye, badan tasan bayaso ba da babu abinda zai hanata rungumeshi. Ya bama Abu hannu shina yana sake jaddada masa ya kula sosai, cikin girmamawa Abubakar ke amsawa yayan nashi, tare da jera masa addu'oin fatan alkairi da nasara. Harya tafi ya dawo wajen Umm-Ruman da duk suka miÆ™e tsaye ya rungumeta, dole Abu da Zainab sai Æ™asa sukai da kansu. Jin sunansa da aketa ambatane ya sakashi sakinta ba tare dayace uffnba ya juya ya fita. Momyn happy tazo ta rungume Rumana a jikinta tana lallashi, da Æ™yar suka samu tai shiru. Sai da jirgin su Ahmad ya lula sannan suka bar airport É—in, har gida su Dadyn Happy suka maidasu sannan suma suka wuce. Umm-Rumana ta shiga Æ™unci akan tahowar Ahmad porthercout balle barin Æ™asa baki É—aya, ranar har Haysam saida ya shaida tana fushi, dan Æ™iri da muzu taÆ™i bashi nono sai tea sukaita banka masa da abinci. Ƴan gida sunata kiranta harda amare su Fa'iza, sanda suke waya da Ammi saita saka mata kuka, Ammi ta yanke wayar kawai. Haka ma baba kuka taitai masa, shidai ya allasheta da kalamai masu daÉ—i akan tabi mijinta da addu'a ba kukaba, kalaman babane suka sanyaya ranta harta daina kukan..............âœ�ğŸ�? *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*_64244456G_* ..............Ahmad an sauka Æ™asar saudi-arebia, Æ™asa mai tsarki, mahaifar MANZON ALLAH (tsira da amincin ALLAH su Æ™ara tabbata a gareshi), wajenda É—akin ka'aba yake, gari mai farin jini da tarin al'umma, mai tarin ni'ima da burin zuwa ga kowa. Jirginsu ya sauka a filin jirgin birnin Dhahran, Baisha wata wahala ba saboda haÉ—ashi da yaron ogansa daya koya masa sana'ar É—an kunne da akai tunkan ya taho, shima yana karatu anan ne, sai dai shifa ustazu ne na gaske, dan yana karatune É“angaren islamic, an kwankwaÉ—i madarar ilimi sosai, sai dai muyi fatan ALLAH ya bada ikon amfani da shi, da amfanar da sauran al'umma. Kasan cewar an tura masa hoton Ahmad shima kuma Ahmad É—in yana da hotonsa sai babu wahala suka gane junansu. Cikin al'ada irin ta larabawa suka rungume juna kafin suyi musabaha kamar yanda ustaz ya nuna yafi buÆ™ata, kowanne fuskarsa É—auke da murmushi shinfiÉ—e, bazasu gaza sa'annin junaba, dan shima É—in dai kwanan nan akai masa aure aka turo masa matar nan. Suna riÆ™e da hannun juna har lokacin Ahmad yace, “Muh'd Gaddafi Umar ko? Idan banyi mantuwa baâ€?. Murmushi yay masa shima yace, “Hakane abokina, kaima Ahmad Hamza Rabi'u. Ahmad yay Æ™aramar dariya yana jinjina masa kai, abinka da masu ilimi, sai suka sake da juna dandanan kamar sun daÉ—e. A gidan Muh'd Gaddafi Ahmad ya samu masauki, inda akai masa tarba ta mutunci da bazai taÉ“a mantawa ba, duk da amaryar Muh'd na fama da laulayin ciki haka ta shirya musu liyafa, Saudia taima Ahmad Æ™yau, musamman birnin Dhahran da ya sauka, jinsa yake a yau tamkar wani sabon mutum, har suka iso gidan Gaddafi idonsa bai daina kalle-kalle ba. Bayan sunci sunsha aka kaisa inda zai kimtsa ya hutama ransa, yakoji daÉ—in hakan dan hutun yake buÆ™ata dama sosai, sai dai koda ya kwanta sai tunanin ahalinsa ya hanasa rintsawa, ya tabbata yanzu Rumana nacan cikin damuwa har yanzu, tafiya iya porthercout kawai ta saka kanta a matsananciyar damuwa inaga yabar Æ™asarma baki É—ayane, ko Haysam zaiyi kuka in bai gansaba oho. Yata tunane-tunane kafin barci ya sacesa. Rayuwar gidan Gaddafi ta birge Ahmad sosai, dan ya fahimci akwai tsantsar Æ™auna a tsakanin ma'auratan da soyayya mai tsafta, hakan sai ya tada masa nasa tsumin akan tashi gimbiyar da a yanzu ta zama wani sashi na rayuwarsa, sai murmushi yake saki tare da Æ™ara jin Æ™aunarta da begenta mai tsanani. Ya Æ™anÆ™ame filo a Æ™irjinsa yana sauke nannauyan numfashi tare da rumtse idanunsa da kiyasto Baby R É—insa a yanayin da yazame masa sirri mai daraja da mutuwace kawai zata iya masa shamaki da tunawar. _________________________________ Kwanaki Biyu Rumana na a sukuku da ita, kafin kuma ta saki jikinta ta koma normal, dan Ahmad ya kirata a ranar da Safe da wayar Gaddafi, tayi farin ciki sosai kuwa, yanda yake bata labarin kansa a saudia sai taji kamar tai tsuntsuwa ta ganta acan. Su Zainab ma duk sai da ya gaisa dasu, hakama Haysam an saka masa wayar yanaji hayaniyarsa duk da shi yaron baisan anaiba ma. Gidama Ahmad ya kirasu dan su sami kwanciyar hankali, aikam duk sunji daÉ—in hakan sosai, sunata jifansa da addu'oin fatan alkairi. Cikin jin daÉ—i da tsantsar kewarsu yake amsawa har yanajin Æ™walla ta taru masa a idanu, ahalinsa suna da muhimmancin da bakinsa bazai iya furtawaba a rayuwarsa, yana addu'a rabbi ya azurtashi da halalinsa mai albarka da zai tallafi rayuwar sauran Æ™annensa masu tasowa, suma su sami ilimi wadatacce kamarshi, ba dole sai na boko ba, na addini shine jagaba akan komai, shine kuma ake ribantuwa dashi a duniya da lahira, dan haÉ—uwa da Gaddafi ya sake tada masa kwaÉ—ayi akan son sake zurfafa ilimin addini a rayuwarsa, sannan yanama Æ™annensa sha'awar hakan suma. ___________________________________ Duk wani shigi da fici na karatun Ahmad da taimakon Gaddafi da yasan gari yayisa, sosai jami'ar *_King Fahd University of Petroleum & Minerals_* ta Æ™ayatar da Ahmad, ya zama É—an Æ™auye a cikinta, “kaga gini tamkar ba hannune yayisa ba malam Gaddafi?â€?. Gaddafi dake kallon Ahmad yay murmushi yana mai sake bin makarantar da kallo shima, yace, “Ai Birnin Dhahran yana cikin manyan birane na duniya masu Æ™ayatarwa, shiyyasa da yawan Universitys da sauran makarantu dake wannan birnin zaka samesune a Æ™awace, birnin da fadar saudiyyarfa yake kenan, kasanko ai dole komai na cikinsa ya Æ™awatarâ€?. Ahmad ya sauke numfashi yana faÉ—in, “Lallaikam, cigaban da ya gagari namu Æ™asashen kenan, kowa da ga aljihunsa saina Æ´aÆ´ansa da iyalansa ya sani, ALLAH ka azurtamu da jannatulfirdausi maÉ—aukakiyaâ€?. “Amin ya rabbi abokinaâ€? Gaddafi ya faÉ—a yana maijin takaicin al'ummarmu da suka dauki zalunci Æ™aramin abu da bazai taÉ“a komai na rayuwarsuba, balle ya ragesu, sun manta da inda ake biyan zalunci komin Æ™anÆ™antarsa da ayyuka, ranar da kowa ayyukan yafi buÆ™ata ruwa a jallo, ranar da in baka da ayyukan kwarai a taskarka zunibin wanda ka zalunta za'a É—iba a maka maka (Ya rabbi ka rabamu da rufaffiyar zuciyarda shaiÉ—an ke gadinta, ka azurtamu da ganin gaskiya komai dacinta garemu, ka hanamu zalintar duk wanda ALLAH ya haÉ—amu zama dashi koda ba'amuhalli dayaba, ka hanamu hassada da Æ™yashi wa kowa, ka hanamu Æ™untata zuciyar kowa a rayuwarmu, ka hana maisan Æ™untata mana samun nasara a kayinmu😭ğŸ™�ğŸ�»). Har suka isa gida suna cigaba da tattauna matsalolin Æ™asarsu ne da suka baro. Cikin kwanaki kaÉ—an komai ya kankama na karatunsa, Gaddafi ya É—aukesa sukaje har makkah yay addu'oi É—akin ka'aba na neman nasara da haske a dukkan al'amuransa, makkah ma ta Æ™awatar dashi ainun, yay ziyarce-ziyarce sosai kafin ya fara zuwa makaranta, shine har Madina bisa jagirancin Gaddafi dai. Aiko Alhmdllh, dan tunkan ai nisan zango yafara cin karo da hasken, dan kuwa yanda ya kamata yana fahimtar karatun da yazo dominsa. Satinsa biyu a gidan gaddafi ya samu wajen zama shima, hakan yasa ya tattara ya koma can, gashi abin jin daÉ—i kusa da makarantar. KwaÉ—ayin son faÉ—aÉ—a ilimin addini dan amfani da damar da ALLAH ya bashi, ya sakashi ma Gaddafi maganar son komawa makaranta, sosai Gaddafi yaji daÉ—in wannan al'amarin, kuma Ahmad ya birgesa, babu bata lokaci nanma ya shiga shigi da fici har Ahmad É—in ya samu shiga wata islamiyya ta dare da aka buÉ—e domin magidantan da basu da lokacin kai da rana da irinsu Ahmad da karatu ke cinyema lokaci, nanma dai Ahmad ya fara karatunsa cike da nasarori kuma ya maida hankali dan kuwa masu iya magana sunce gemu baya hana ilimi. Kullum da dare sai yayi waya da iyalinsa, Rumana taita masa shagwaÉ“ar da ke tada hankalinsa dajin buÆ™atar son ta matso kusa dashi. Haka kwanaki sukaita jaa, abubuwa nata faruwa, inda kafin kace kwabo Ahmad ya ja watanni huÉ—u da tafiya, tun yana Æ™araminsa mutum ne shi mai zuciyar nema, hakan yasa ko a Æ™asar ta saudia bai zauna ya dogara da karatunba kawai, dukda duk watan duniya albashinsa na shiga asusunsa, wanda aciki yake fidda hidimar iyalansa da ahalinsa. Shawara ya nema wajen Gaddafi akan son fara yin wani abun, Gaddafi yay murna da wannan zuciya ta Ahmad, nan take ya bashi shawara Æ™yaÆ™yÆ™yawa kuwa, da taimakonsa suka haÉ—a Æ™arfi da Æ™arfe duk da dai na Gaddafin sunfi suka fara kasuwanci, dan dama shi Gaddafin yanayi. A lokacin da Ahmad yake watanni na goma sha É—aya sai dai muce Alhmdllh, dan kuwa dai-dai gwargwado yasamu rufin asirin da zai iya maido su Rumana nan, babu É“ata lokaci yasa aka fara musu shirin tahowa harda Zainab, Abu kuwa anan porthercout É—in yasa ake nema masa admission, dan dama yana zuwa wajen Nura tare suke zama wajen sana'ar kayan yarinsu Ahmad É—in. Randa Ahmad ke sanarma Rumana suyi shirin tafiya kano tayi farin ciki sosai, dan tafiyace dake nuni da sun tafi kenan daga can jirginsu zai É—aga zuwa saudia. Harda Abu suka taho kanon, amma shi zai dawo ne tunda komai na karatunsa ya gama kammala. Sosai Rumana kum taji kewar Port, zuwa yanzu kuma babu inda Haysam baya zuwa da Æ™afarsa, yayi wayo sosai har magana yakan É—an dagula duk da bata fita da Æ™yau sosai, ta kuma yayesa ba tare da kowa ya saniba hatta da shi Ahmad É—in kuwa.. Kowa yayi farin ciki da wannan zuwa nasu, sai dai banda irinsu mama gaje da har yanzu suka kasa samun mafita balle damar cutar dasu. Haysam É—an dangi, kowa sai É—aukarsa yake da jinjina saurin wayon yaron. Dukda Rumana taÉ—an rame saboda rashin mijinta a kusa hakan bai hanata sake yin Æ™yauba, fatarta sai É—aukar idanu take. Wannan zuwan bata zaunaba, ta shiga ziyarce-ziyarcen dangi dayin sallama, itace har katsina wajen Fa'iza dake fama da cikin da har ya fito, da alama dai kusan lokaci É—aya suka samu ita da Salima ma, duk da sun huta sosai sunci amarci kafin ALLAH ya kawo cikin. Fa'iza tayi farin ciki matuÆ™a da zuwansu, ranar sunsha hira sosai, suka kwana suka hantse washe gari da yamma suka taho suka barta cike da kewarsu. Wannan karon ta samu har tsohon gidansu taje domin gaida su Maman Ama, sai dai tayi rashin sa'a ta iske maman Ama bata nan, wai tayi yaji saboda faÉ—a da sukai da mijin akan zai Æ™ara aure ya faffale fuskarta da maruka. Kausar kawai ta iske sai waÉ—anda suka kama hayar É—akin da suka zauna yanzu, sosai Kausar ta ruÉ—e da ganin yanda Umm-Ruman ta sake canjawa, tamkar ba ita bace ta zauna a gidan nasu, gashi ta girke ta zama mace sosai, keko shekara kusan biyu kenan basuga junaba, tun arba'in É—in Haysam da gashi yanzu yana takawarsa. Duk sai Kausar ta raina kanta, tanatama Rumana Gulmar maman Ama, ita dai Rumana bata tofa tataba sa ALLAH ya Æ™yauta da tace, da tagama abin zai wuce makaÉ—i da rawa tai musu sallama ta taho, ta barsu da tafa hannaye na mamakin wai yanzu Saudia su Rumanan zasu koma?. Aiko maman Ama na dawowa bayan kusan sati da zuwan Rumana da labarin zuwan Umm-Ruman É—in Kausar ta tarbi maman Ama duk da a yanzu basa shiri anyi uwar watsi tuni, harda Æ™ara gishiri da magi😂. Maman Ama taji takaici na rashin ganin Umm-Ruman, dan haka ta É—au aniyar sai tazo har gida taganta tunda Kausar tace sai nan da sati biyu Rumanan zasu wuce. Sai dai kuma an taki rashin sa'a, dan kuwa kwanaki huÉ—u da zuwa Umm-Ruman maganar tafiyarsu ta tashi, haka sukai sallama da Æ´an uwa da abokan arziÆ™i, suna kuka itama tanayi sukai mata rakkiya airport ita da Haysam da Zainab suka lula abinsu. __________________________________ *_SU UMM-RUMAN A JIRGI ZA'A BAR ƘASA🥴😹_* Cike zuciyarta take da kewar ahalinta, gefe kuma na cike da farin cikin zuwa ga mijinta da tai kewa tsawon watanni takwas, tare da É—unbin É—oki zuwa Æ™asar da kowa ke fatar ganinsa a ciki. Ahmad na filin jirgin tarbarsu tun kusan awa É—aya saura su sauka, yana cikin tsagwaron zumuÉ—i da baki ma bazai iya furtawaba, Gaddafi da matarsa Jiddah da Æ´arsu data haifa mai suna Subayya sunata masa dariyar zumudin da yake famar yi, bai kulasu ba, idonsa akan Æ™ofar jirgi da mutane ke fitowa Can kuwa saiga taurarinsa guda uku na fitowa, Umm-Ruman É—auke da Haysam a hannu tana cikin jallabiya ruwan siminti datai mata masifar Æ™yau, ta naÉ—a gyale ruwan Æ™asa da yay dai-dai da adon duwatsun da akai kwalliyar rigar mai zubin bubu dasu, sai Zainab dake sanye da wando da riga itama ta É—ora baÆ™ar afterdress a sama, ta sake zama budurwa abinta, dan yanzu tana a shekara ta goma sha uku ne, Haysam kuwa yana sanye da wandon jeans da t-shirt mai Æ™yau, shima ya Æ™ara girma sosai a idonsa yaron, ga kamaninsu da suka sake bayyana tattare da yaron musamman ma shi. Ahmad ya sauke wani sassanyar ajiyar zuciya yana lumshe idanu, duk yanda yaso yin haÆ™uri su Æ™araso kasawa yay, ya shiga takawa zuwa garesu. Inda itama Umm-Ruman idonta ya sauka a kanshi lokacin da Zainab ke faÉ—in, “Lah aunty Rumana kinga Yayaâ€? Da Æ™yar Rumana ta iya haÉ—iye yawu da zuÆ™ar numfashi saboda canjawar da Yayan nata kuma mijinta ya sakeyi, ya sake girma da Æ™iba tare da wani Æ™yawu mai ban mamaki saboda canjin wajen zama daya samu, sai kace baima taÉ“a aureba balle tunanin ajiye É—a kamar Haysam..... Jitai kawai an rungumeta ita da Haysam É—in, hawaye suka silalo mata akan kumatu saboda buÉ—e ido datai ta sauke akan Ahmad dake rungume dasu su duka har zainab É—in da itama ta Æ™anÆ™amesa cike da farin cikin ganinsa. Dukansu shida Rumanan sun kasa magana, sai É—agowa yay suka zubama juna idanu tamkar baÆ™in ganin juna, ya É—age mata gira yana cizar leÉ“ensa na Æ™asa, murmushi tayi tana duÆ™ar da kanta Æ™asa saboda kunya. Shima ya murmusa yana maida idonsa ga Haysam daketa kallonsa, shi dai ya manta da Abban nasa, amma koda ya miÆ™a masa hannu bai musaba yaje garesa, ya shafa kan Zainab itama yana mamakin canjawar da duk sukai masa. Gaddafi da Jiddah da suka matso ne suka katsesu, suka shiga yima su Umm-Ruman barka da zuwa. Ansan juna a waya, dan suna gaisawa da junansu, hakan yasa babu tambaya Rumana ta ganesu, amsar Subayya dake hannun Jiddah, tayi tana mai yaba kÆ´awu da girman da yarinyar tayi a watanni bakwai da haihuwarta. Gaddafi ma ya miÆ™a hannu domin amsar Haysam a hannun Ahmad, amma sai yaÆ™i, dariya suka sanya, Gaddafi yace, “Wato shi Abbu duk da ka daÉ—e baka gansaba ka gane abunka? Niko da baka saniba shine zakamin Æ™iwa?â€?. Dariya Ahmad yay yana kallon Haysam dake wasa da Æ™asumbarsa, yace, “Sadaukina Uncle nefa, wanda ya baka mata tunkan kazo gata nanâ€?. Amamakinsu sai sukaga Haysam na dariya kamar ya fahimci abinda ake nufi, hakanne suma ya sakasu darawa baki É—aya. Motar Gaddafi suka shiga gaba É—ayansu domin tafiya gida...........âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�» .............A gidan Gaddafi suka yada zango, dan Hafsat tace itace mai tarban. Sun iske abinci kuwa mai rai da lafiya na musamman da aka shirya domin su, yanda Rumana ta sake da Hafsat sosai ya faranta ran Ahmad, dan ya kula Babie R É—insa ta sake wayewa sosai fiye da sanin da yay mata kafin tahowarsa. Sai kuwa satar kallon juna suke ita da shi suna sakarma juna murmushi. Bayan sunci sunsha kowa yay nak sukai shirin tafiya gidansu suma. Gaddafi dake miÆ™ewa yace, “Ai sai dai ku tafi ku biyu, amma ni nan a barmin Æ™anwata Zainab da yarona kuma surukina Haysam sumin kwana biyu kafin su biyo bayanku ko Zainabu?â€? ya Æ™are maganar da kallon Zainab. Babu musu Zainab dake riÆ™e da Subayya ta amsa cikin É—oki, dan batason a rabata da Æ´ar Æ™yaÆ™yÆ™yawar yarinyar dama. Murmushi Ahmad yayi, dan sarai ya fahimci abokin nasa kuma É—an uwansa a wannan Æ™asa dama ya basu suje su more kewarsu shi da Gwal É—insa. Da alama kuma shirin harda Hafsat a ciki, dan É—aki ta janye Rumana ta bata wasu abubuwa akan suna zuwa gida yanzu kartai sanya tai amfani dasu. Murmushi Rumana tai tayi tanama Hafsat godiya, dan Hafsat zata iya girme mata, saboda ita tayi karatu har matakin masters ma kafin ALLAH yay aurenta da Gaddafi, amma da yake tanada Æ™aramin jiki bazaka taÉ“a kawo cewa ta girmi Rumanan ba, kasancewar ana cikin yanayin jin daÉ—i kuma Hafsat akwai gaye da tsafta. Wayo akaima Haysam suka gudu, to saima akai sa'a shi bai farga da fitar tasu ba, hankalinsa na kan Baby Subayya gaba É—aya. ★★★★â˜? Ahmad dake tuÆ™a motar Gaddafi da suka taho a ciki sai faman murmushi suke suna shaÆ™ar Æ™amshin juna shi da Gwal É—insa. Amma abin mamaki bakunansu sun gaza furta komai, yakan juyo dai ya kalleta lokaci-lokaci, itama dai satar kallonsa taketayi ta gefen ido. A cikin wannan yanayin dai ALLAH ya kaisu gida lafiya, sosai gidan yayma Rumana Æ™yau, duk da kasancewar madaidaici kuma basu kaÉ—ai bane, amma sashen kowa daban dan É“angare ukune a gidan, kuma duk haya suke a ciki. Bayan Ahmad yay fakin ya zagaya ya buÉ—ema Rumana itama. Wannan girmamawa ta Æ™ayatar da ita sosai, tai murmushi tana miÆ™a masa hannu kamar yanda ya miÆ™a mata nasa shima. Babu wanda baiji wani sabon yanayiba tsakanin a jikinsa ba shi da ita lokacin da suke rumtse hannayen cikin juna, amma sai ko wanne ya fuske abinsa saboda tsaro ba tsoro bağŸ˜�🥺. Sai da ya É—auki wasu kayan sannan ya nuna mata hanya alamar suje, tai guntun murmushi itama tana É—aukar akwatin Zainab daya rage dan basu wani kwaso kayaba kamar yanda yace mata, akwatinta babba ita da Haysam, sai na Zainab É—an madaidaici, sai Handbag É—inta da wata jikka itama dai madaidaiciya. Kansa ya girgiza mata alamar ta ajiye zai É—auka, amma sai ta noÆ™e kafaÉ—a tare da girgiza masa kai itama. Ya lumshe ido yana kaÉ—a mata kai alamar suje to. Gaba yay tana binsa biye har ciki. Sosai gidan ya kuma Æ™ayatar da Rumana, dan ya haÉ—u babu Æ™arya masha ALLAH. Rayuwa kenan, duk mai rai baya yanke Æ™auna da rahmar ALLAH, ko a mafarkinsu basu taÉ“a tunanin zuwa wannan matsayinba a rayuwarsu........ Rungumetan da taji anyine da zare a kwatin hannunta ya sata kawo numfashi mai Æ™arfi tana dawowa duniyar mutane, kallonsa tai, shima idanunsa a kanta. Ya zare handbag É—in hannunta yana kuma mannata da jikinsa, su duka sauke numfashi suke a gurguje saboda tsigar jikinsu dake mimmiÆ™ewa. Umm-Ruman ta Æ™anÆ™ame Ahmad itama tana sake masa wani kuka mai tsuma zuciya da ruhin masoyin Æ™warai daya fahimci na shagwaÉ“ane kawai. Murmushi Ahmad yayi yana É—agota jikinsa, idanu kawai ya zuba mata ganin yanda take hawaye harda shashsheka, ya sake murmusawa yana haÉ—iye abinda ya tokare maÆ™oshinsa maiÉ—an É—aci tare da jinginata da bangon da suke gab dashi. Hannunsa yasa ya É—ago haÉ“arta tare da É—ora bakinsa kan nata......😚🤫 Komai cak ya tsayama musu, ji da ganinsu gaba É—aya baya tare da duniyar mutane, takai har Æ™afafunsu na neman gaza É—aukarsu, ganin suna neman zubewa a wajen Umm-Ruman ta janye da Æ™yar tana faÉ—awa Æ™irjinsa ta Æ™anÆ™amesa. Bashi da zaÉ“in da ya wuce shima ya Æ™anÆ™ametan, suka durÆ™ushe Æ™asa a tare suna sauke huttai tamkar waÉ—anda sukai gudu a sahara. Sunja kusan mintuna biyar a wajen basu iya tashiba, babu abinda suke faÉ—ama juna sai irin kewar da sukayi da nisan da ya jawo hakan. Ahmad dake kallon bakin Umm-Ruman tana zubo masa bayani É—unbin kewarsa da tayi ya shafa fuskarta yana haÉ—iye Æ™wallar data taru masa a idanu na tausayin kansu. “Gwal É—ina ke ta dabance a duniyata, bakina yayi kaÉ—an wajen furta miki kalaman godiya ko kewa da Æ™ishirwar jinki a kusa dani dana tsinci kaina a wattani goma sha É—ayannan, kinriga da kin zama Ahmad, Ahmad ya zama ke tuni, kece zuciyata, kece jinin jikina, kece farin cikina da komaina matata, ashe kema haka kike sona?â€?. Sake Æ™anÆ™amesa Rumana tayi tana dariya yanzu, shima dariyar yake mata, da Æ™yar suka miÆ™e a wajen manne da juna. ________________________________ Bayan sunyi wanka Ahmad ya fita gabatar da sallar magrib da Isha'i, yabar Rumana itama zatayi anan. Kafin ya dawo duk abinda Hafsat tace tayi sai da tai abunta, dama gashi kafin su tahi Ayyah da Iya sun mata tsumawa ta musamman, Yaya Maryam ma da tata gudunmawar, banda wanda itama taima kanta a bayan fage. Kasancewar cikinsu taf yake basa tare da yunwa Ahmad ya shigo musu hannu rabbana, dan jiya duk wani sayayya data dace ya yita a gidan na kayan abinci, to sai yazam harda fruits duk ya ajiye gwargwadon Æ™arfinsa. Koda ya dawo É—in zaman gaisawa sukayi da tambayar Æ´an uwa da abokan arziki. Daki-daki kuma take sanar masa da saÆ™on gaisuwar kowa yake masa. Yaji daÉ—i kuma yanata amsawa da godiya, daga Æ™arshe dai hirar ta canja sabon salo zuwa......🤫. 😚to babu ruwana, su o'e an buÉ—e kunnuwa aji, salon aje wajen malam ace Bilyn Abdull ce ta hiÉ—i😌ğŸ˜�🤣⛹â€�♀⛹â€�♀⛹â€�♀. ★★★★â˜? Rumus Umm-Ruman ta tashi a wannan rana, dan da gaske dai Ahmad ya fanshe watanninsa na kewa. Kallo guda zakai musu ka fuskanci É—unbin farin cikin da suke ciki, ALLAH ya sosuma ranar tazo a ranar hutu bazaije makaranta ba, amma ya dace yaje wajen business dinsu da sukeyi da Gaddafi kamar yanda ya saba a duk randa baida karatu. Sai dai ba zai iya hakanba, to tunma da safe Gaddafin ya kirasa akan ya hutashshesa basai ya fitoba. Hakanne ya saka Ahmad sake bararrajewa sukai ramuwar barcinsu na dare da ya gagara. Koda suka tashima tare suka shiga kitchen suka haÉ—a abincin rana dan ba'ace masa breakfast ba dai😹. A wannan yini dai gaba É—ayansa a kogin soyewa da rushewa waÉ—annan ma'aurata sukayishi, suna manne da juna kowa na bama É—an uwansa labarin abinda akai a watanni 11 da basa tare, sai kiran Æ´an gida da Ahmad yayi suka gaisa. Washe gari ma har rana Ahmad na gida, sai da Æ™yar da yamma ya iya fita makaranta saboda yanada lecture É—in yamma. Kwannan su Umm-Ruman biyar da zuwa saudia sannan su Haysam suka dawo nan gidan, familyn Ahmad ya dunÆ™ule waje guda kamar yanda ya daÉ—e yana kewa. Dan danan shaÆ™uwa ta shiga tsakaninsa da Haysam sosai, dan yana jansu a jiki shi da Zainab dansu sami farin ciki daga tsamosu a dangi da yayi, soyayya kuwa shida Gwal É—insa ai ba'a cewa komai. Suna da watanni biyu da zuwa saudia Ahmad ya nemawa Zainab makaranta, shima Haysam kuwa aka sakashi, duk da ma dai Gaddafi ne ya É—auki nauyin saka Haysam makaranta dan yana Æ™aunar yaron, haka zasuzo su É—aukesa yaje can yay musu kwana biyu. Wannan yasa Haysam yazama mai gida biyu, yau yana gidansu gobe yana gidan Gaddafi, idanma akai kwanaki ba'a kaisaba sai yayta kuka yana kiran sunan Ubaya, (Subayya kenan yake nufi😂). Itama dai Umm-Ruman É—in Ahmad yanada burin sakata makarantar, danshi dama can mai sha'awar son ganin iyalinsa sunyi zurfi a karatune, hakan yasa yaji bazaiyi Æ™asa a gwiwa ba, dukda shi bamai Æ™arfi bane zaiyi Æ™oÆ™ari da abinda ALLAH ya hore masa insha ALLAHU, tunda da dai karatune ya kawosa Æ™asar ba kasuwanciba, amma duk da haka babu abinda zai cema UBANGIJI sai Alhmdllh. A gefe kuma yanata zuba ido yaga gwal É—insa ta fara laulayi, dan Ahmad yay Æ™warin da ko ciki ta samu a yanzu basu da wata damuwa, ballema yaron yanada girman jiki, hakan yasa ta yayesa tun yanada shekara É—aya da rabi, gashi yanzu har yanada skekara biyu da wata É—aya. Tom ALLAH dai bai kawo É—inba, sai dai a cigaba da fata. _______________________________ *_NAGERIA🇳🇬_* _Ya kamata mu waiwayi Samina matar manya😉😌_⛹â€�♀ Lamari ya sake caÉ“ewa sosai a gidansu Samina ko nace gidan Ma'aruff, dan tunda Mufida ta haihu komai ya Æ™ara canja salon taku. Irin shagalin da akai wajen wannan haihuwa da É“arnar kuÉ—in da Ma'aruff yayi abin har ba'a cewa komai. Dan mahaifiyar ma'aruff kanta lamarin ya girgizata, hakama Æ´an uwansa tunda kowa yasan ba haƙƙinsa bane shi kaÉ—ai kuÉ—in da yake É“aragaza dasu, amma saboda son Æ™untatama Samina sai basu nunaba balle zance ya fito, kowa ya haÉ—iye abun a ransa, dan dai kam tabbas Mufida bawai tabar Ma'aruff hakanan bane duk da kuwa mahaifiyarsa ta tsaya tsayin daka akan sai ya auri mufidan. Rabonda Ahmad ya shigo sashen Samina da Æ™udirin sauke haƙƙinta harta manta watan, dukta fige, dan ko lokacin bikin su Fa'iza a wannan tashin hankalin tajesa, to bayanma bikinsu Fa'izar sai abubuwa suka kuma taÉ“arÉ“arewa. Dan ganin Ahmad a wajen taron bukinnan ya dawo mata da sabuwar zazzafar Æ™aunar da take masa, wanda kwaÉ—ayi da son duniya ya danneta a wancan lokacin, kullum shine a mafarkinta, shine tunaninta, saboda shi duk dare saitayi kuka mai yawan gaske, ga tashin hankalin gidan miji, gadai ci da sha amma babu miji babu farinciki babu Æ™auna daga ahalinsa, ya kuma hana kowa zuwa gidan a Æ™awayenta, wannan yasa ta haÉ—u ta kuma lalacewa, ko gidansu batason zuwa, indai ta fita iyakarta gidan inna mari, acan suke haÉ—uwa da mama gaje, mutanen gida kuwa duk sun É—auka ko laulayin ciki Samina keyi shiyyasa ta É—aukema gidan Æ™afa, amma kuma basuji wani labariba har tsawon watannin da zuciya zata iya É—auka wannan hasashe. Ta amshi Number Ahmad, daga baya kuma sai aka sanar mata ai bamaya Æ™asar, dan ita batasan zai tafi saudia ba, mama gaje bata sanar mataba gudun kar ranta ya É“aci😹. Babu kalar Æ™ulle-Æ™ullen da basuyiba amma asirin nasu yabar tasiri a halin yanzu, sun rasa a ina matsalar takene?. Basusan matsalarsu itace Mufida ba, dan itama sai da tai duk wani yunÆ™urin daÆ™ilesu kafin ta kafa nata shaiÉ—ancin tsubbun ga Ma'aruff da ahalinsa. A yanzu babban tashin hankalinta shine Ma'aruff kullum cikin zarginta yake akan wai maza takebi, dan watannin daya É—auka baiyi tarayya da itaba bazai yuwu ta iya haÆ™uriba tunda yasanta ita karyace. Tamasa rantsuwa yafi shurin masaÆ™i amma yaki saurarenta, abinda kuma bai saniba komai yawan bukata na É—an adam inhar yana cikin tashin hankali bayama tuna wata sha'awa, musasaman ma mu mata da muke da rauni, Æ™aramin É“acin rai kan gusar da sha'warmu muji bama bukatar namiji. Wasa-wasa abu ya fara tsamari tsakaninta dashi akan wannan magana, to abune lamari na kwakwalwar É—an giya da babu Mathematics sam aciki, balle ga sammu na É—awainiya da rayuwarsa. Yau da su Rumana ke cika wattanni biyu da tafiya rikici ya É“alle tsakanin Samina da Ma'aruff akan saita faÉ—a masa da wa suke cin amanar aurensa, dan da daddare ya shigo gidan a make Mufida ta hanashi shiga sashenta shine ya nufo nan, ya iske Samina nata sambatu akan begen Ahmad. To da yake a make Ma'aruff yake sai Æ™walwar kansa ta bashi wani abu daban, tun a daren ya fara dukanta sai dai abun bai nisaba ta gudu bayi ta É“uya, shine ALLAH ya taÆ™aita abun. Da safe kuma bata fitoba har yabar gidan, ya kumaje ya yini da abun a ransa ko a office É—inma, shinefa yana dawowa abinci kawai yaci a sashen Mufida yanufo sashen Saminar É—auke da yarinyarsa da Mufida ta haifa masa. Sai kuma gashi ya taki babbar sa'ar isketa a falo kwance tana tunanin Ahmad da ayanzu ya zamemata abokin rayuwa. Ganin yana cikin hankalinsa yasa tai tsamanin babu abinda zai faru, sai dai ina, batasan a yanzunnema zai farunba. Basu yarda ta É—aukar musu yarinya, dan haka yanzuma kallo É—aya tai musu shida Æ´ar tashi ta É—auke kanta, sai dai tambayar daya jeho mata makamanciyar ta jiya ya sata tashi zaune a rikice. Tun ana zancen da fatar baki har takai ya ajiye yarinyar ya maÆ™ure Samina, dan ya tabbatar mata idan bata sanar masa dawa take tarayyaba sai ya halakata. Tashin hankalin da Samina take cikine ya sata birkice masa itama, yana kai mata duka tana ramawa, kafin kace kwabo sun kaure. Sosai hayaniyarsu ta kaure gidan, a kuma lokacin ne Afrah ta rarrafa zuwa ga wata kwalbar ruwan lalle da Samina ta ajiye gefen kujera ta É—auka ta saka a baki, sunata danben bala'i itako tana wasa da ita har ALLAH ya bata nasarar buÉ—ewa ta juye ruwan cikin bakinta ta shanye. Mufida duk tana sashenta tanajin wannan bala'i, sai kwasar dariya takeyi, daga Æ™arshe ta fito da nufin zuwa tasha kallon zahiri baji da kunneba, sai dai ta iske kallon zahiri kuwa wanda batai zatoba ko tsammani. Dan daidai baby Afrah na shure-shuren mutuwa ne ga dafara na fita a bakinta fara tas ta kumfa, ihun da ya dawo da hankalin Ma'aruff da Samina ta Æ™wala tana nufar Afrah, suma duk sai suka kalli wajen. Ma'aruff shima ya isa da gudu suna jijjiga Afrah tare da Mufida, daga Æ™arshe dai ya fisge yarinyar ya fita da gudu da ita waje, Mufida da Samina suka take masa baya a matukar tashin hankali. *_RUBUTACCIYAR ƘADDARA_* Tabbas wannan yanayi ya cancanci a kirashi da suna Rubutacciyar Æ™addarar Samina, dan kuwa bayan ankai Afrah Asibiti, likitoci na amsarta mufida na kuka ta kira Æ´an sanda akan bazata yardaba Samina ce tai yunÆ™urin kashe mata É—iya, mai makon Ma'aruff da yasan gaskiyar lamari ya hanata, tunda dagashi har Samina basusan mi Afrah taci ba ko yay sanadin shigarta wannan hali, sai yay shiru Mufida ta kira Æ´an sandan. Samina na gida cikin matuÆ™ar tashin hankali, dan basu bari ta biyosu ba, bayan tafiyarsune kuma ta fahimci abinda Afrah tasha É—in. Ƙaddarar dake biye da ita ta sakata É—auke kwalbar ruwan lallen tasa a shara tare da goge wajen wai dan kar Mufida ta juya abun kota zargeta🤦ğŸ�»â€�♀. Batasan hakan datai shine babban kuskuren data tafkaba a rayuwarta kuwa. Dan tana kammalawa babu jimawa sai ga Mufida da Æ´an sanda, basu wani tsaya jan zanceba suka wuce da Samina tana kuka da rantsuwa akan ita ba ita ta aikataba. Sai dai sunÆ™i saurarenta, haka suka wuce da ita station. Kafin aÉ—auki dogon lokaci kuma magana ta fara baje dangi, har gidansu Samina takai. Babu kuma mai faÉ—in gaskiyar lamari sai cewa ake Samina ta bama É—iyar kishiyarta fiya-fiya ta mutu saboda ita tana baÆ™in cikin bata haihuba. A asibiti kuma babu wani bayani dangane da jikin Afrah daga likitoci, sunata dai shigi da fici É—akin da aka kwantar da yarinyar saboda Adam da ya tsaya tsayin daka akan komi...............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�» ............Komai ya hargitse, gaskiya ta gaza fita a bakunan mutane, kowanne furuci ya fito na zargin Samina ne kai tsaye. Ca ake bata É—auki ranta a bakin komaiba ita kanta dama, dan ta taÉ“a shan fiya-fiyan shiyyasa yanzu ma ta bama Æ´ar mijinta. Mama gaje ta koma tamkar Æ™aramar mahaukaciya, hakama inna mari, ga baba Yusha'u yace babu hannunsa a ciki, Babansu Ahmad da Mudanseer ne keta shigi da fici station É—in amma ko ganin Samina an hana misu, dan Æ´an sanda sunci kuÉ—i sunyi haniÆ™an wajen Mufida data sake É—aure komai da wasu zantuttukan, Ma'aruff kuma ya gaza kare Samina ko sau É—aya. Afrah bata mutuba, amma yarinyar na cikin mawuyacin hali, harma takai sai an mata aiki a ciki saboda É“annar da ruwan lallen yay mata a wani sashe na kayan hanjinta. Yanzu ana maganar shiga kotune, dan haka akace su baba suje kawai su nema lauya😢. *_YARO TSAYA MATSAYINKA, KADA ZANCEN ƳAN DUNIYA YA RUÆŠEKA_* Wannan kalma itace dai-dai da abinda ya dace a ambatama Samina ko zata zamo mai tuna mata baya. Dan kuwa a yanzu babu mai goyon bayanta, kowa ALLAH wadai yake furtawa a gareta tareda bada shaidar munanan halayyarta, abun mamaki dukkan iskancin da sukayi da Ma'aruff saiga zantuka nata fitowa. Har takai wani video ya fita nasu amma ba'a ganin fuskar Ma'aruff É—in saita Samina, sai dai duk wanda yasan ma'aruff yanajin muryarsa dake fita a videon yasan shine, kuma gashi a gidan gonarsane. Hankalinsa ya tashi matuÆ™a, dan waÉ—annan videos É—in da sukaitayi da Samina duk a cikin tsohuwar lop-top É—insa ya adanasu, data samu matsala ya gaza fiddasu sai yay tunanin Æ™ilama sun goge, shiyyasa bai damuba, saboda ya rasa muhimman abubuwansa da yawa a cikin lop-top É—in, to ashe wasu bidiyo É—in sun maÆ™ale🤦ğŸ�»â€�♀. A watan jiya daya shuÉ—e Mufida ta roÆ™esa ya bama Æ™aninta lap-top É—in zai gyara yay amfani da ita, saboda babbar lop-top ce kuma batasha wahalaba, kuÉ—ine kawai dake É—awainiya da Ma'aruff shima ya sakashi ajiyeta. Baiyi musu ba ya bashi, ashe acan wajen gyara Æ™anin Mufida sukaga wasu daga cikin bidiyo É—in da basu gama fitaba shida abokansa, sai dai ya karÉ“e ya É“oye, bai kuma taÉ“a sanarma kowaba har Mufidan, sai yanzu da wannan abun ya taso saboda son tozarta Samina yaron ya saki videos É—in shi a tunaninsa Samina ce kawai zata tozarta banda Ma'aruff, tunda a ko ina babu fuskarsa sai muryarsa, wani wajen kuma Saminar cema kaÉ—ai a bayin gidansu tai masa video ta tura masa. Abu kamar wutar jeji yayta yawo a kafafen yanar gizo da wayoyin mutane, tare da hoton bikin su Saminar da wata budurwar da ma'aruff din ya taÉ“a yaudara itama ta Æ™ara, hakama irinsu Basy da wasu tarin Æ´ammatansa suka samu hanyar sake tozartashi. To lamarifa sai ya sake canja salo, dan ahalin Ma'aruff É—ansu kawai suke Æ™oÆ™arin karewa da son kare mutuncinsa. Ranar a gidan su Samina duk wanda kaga baiyi kukaba to lallai sai dai idan bai mallaki hankalin kansa da zai fahimci halin da ake ciki bane, wannan tashin hankalinne ya saka jikin malam rikicewa aka kwashesa zuwa asibiti. *_SAUDIYYA_* Ahmad na makaranta kiran baba ya riskesa, bai É—agaba dan sannan suna lecture, sai da ya bari ya fito sannan ya kirashi. Tun a yanda yaji muryar baba hankalinsa yay masifar tashi, Baba yana share hawaye ya sanar masa abinda zai iya, dan bai iya buÉ—ema Ahmad komai ba a zancen. Shiru Ahmad yay kawai yana sauraren baba, bayan sun gama wayar da Baba sai ya kira Mudanseer, ko gaisawa basuyiba ya tambayi Mudanseer abinda ke faruwa. Komai Mudan bai É“oyema Ahmad ba, har maganar cikin da akece Samina taje dashi gidan Ma'aruff É—in, da duk shaiÉ—ancin da suka dingayi a titi lokacin shi yana cikin mawuyacin hali na Æ™ulafucin sonta. Babban tashin hankalin Ahmad halin da akace malam yana ciki da Baba Yusha'u, haka ya koma gida a wani irin yanayin da Umm-Ruman ta gaza fahimta. Tai masa tambayar duniya yana bata amsa da babu komai, daga Æ™arshe sai kawai ta zuba masa ido tana kallo, dan ita dai tsagwaron damuwa take hangowa tattare dashi, gashi babu wanda ya sanar mata da abinda ke faruwa ita kam daga mutanen gida. Koda lokacin É—akko Haysam yayi daga makaranta sai itace ta fita ta É—akkosa, alhalin inhar yana gida ca yake ta zauna ya É—akkosa. Da suka dawo duk maÆ™ale masan da Haysam yake bai kulashi ba, daga Æ™arshema da Haysam ya fara fitinar kuka akan bazaici abinciba sai da Ahmad É—in kamar yanda ya sabar masa, sai Ahmad ya daka masa tsawa kamar zai dakesa. Yaro bai saba da ganin Abbunsa hakaba, tsoro ya kamashi ya Æ™anÆ™ame Rumana yana kuka da É“oye fuskarsa. ÆŠauke kai Ahmad yayi duk da baiji daÉ—in yanda yayma yaronba, tunda shi minene laifinsa a ciki?. Aiko har yamma Haysam bai sake bin koda sashen da Ahmad yakeba, itama Zainab tana shigowa gidan ta fuskanci akwai matsala, dan har Rumanan ma bata cikin walwala sam. Zuwa sallar magriba ya samu wani kiran daga Nigeria, hankalinsa tashe ya É—aga, dan tun É—azun girarsa ke rawa gabansa na faÉ—uwa tamkar wani abu zai faru dashi, hakama Rumana ta tsinci kanta a cikin wani irin tsoro. Koda ya É—aga a tsorace sai yaci karo da tashin hankalin abinda dama yake jima tsoron, wato dai ALLAH yayima Malam kakansu rasuwa😭. Sakin wayar kawai Ahmad yayi ya zube cikin kujera hawaye masu zafi da Æ™arajin tsanar Samina na tasiri a ransa, yasan mutuwa dolece akan kowa, sannan kuma dama ALLAH ya rubuta yau malam bazaiyi kwanan duniyaba, amma tabbas Samina ce sanadi, dan É“acin ranta shine sanadi. Ta zubar musu da kimar gida, ta kunyata Æ™oÆ™arin tarbiyyar da iyayensu suka gina a garesu da saka shakku a cikin ta Æ™annensu masu tasowa gaduk namijin da zai iya neman aurensu. A ruÉ—e Ruman ke tambayarsa miya faru? Sai dai ya gaza bata amsa sai hawaye yake irin waÉ—anda ya jima baiyiba a rayuwarsa. Barin wajen tai taje tai kiran gida itama, sai dai daÆ™yar ta samu Number Salima, itace ta sanar mata komai dake faruwa da yay sanadin barin malam duniya dukda dai dama kwanansa ya Æ™are. Ranar sunsha kuka ita da Zainab, har sai da Ahmad ya dawo lallashinsu. __________________________________ Bayan rasuwar malam da kwana huÉ—u za'a shiga kotu, har sannan kuma Samina bata da lauya, hakan yasa baba kiran Ahmad akan maganar, duk da É—acin wulaÆ™antarwar da Samina ta jamusu a idon duniya. Ƙiri da muzu Ahmad ya bama baba haÆ™uri akan shi babu ruwansa akan wannan maganar, zai biya kuÉ—i dai a canjama Baba Yusha'u asibiti kawai. Tun baba na masa faÉ—a harya koma lallashinsa, da Æ™yar ya yarda akan a samo lauyan to, idan kuÉ—in da zai buÆ™ata baifi Æ™arfin aljihunsaba ya biya, idan sunfi Æ™arfinsa sai dai mama gaje itama ta kawo wani abu. Dole aka yarda da wannan magana ta Ahmad, dan koda aka samo lauya sai ya noÆ™e ya bada abinda baifi rabin kudin da lauyan ya buÆ™ataba, dole mama gaje ta fidda wata kaddarar acikin wadda suka saya suka tara da kudin ma'aruff din ta saida. A wajen rasuwar nan ta malam babu abinda ake mata ita da Samina sai ALLAH wadarai, ko fitowa batason yi saboda kunya. Tayi wani firi-firi da ita saboda damuwa da tashin hankalin da take a ciki. Washe garin addu'ar Malam ta uku aka shiga kotu. Su Mudan hankalinsu yakai Æ™ololuwar tashi lokacin da aka iso da Samina kotun. dan dagani kasan taci É—an banzan duka na fitar hankali a wajen Æ´an sanda. Ko gani idonta É—aya bayayi saboda kumburi. DOWNLOADED FROM AIHAUSANOVELS.COM.NG Always Vist www.aihausanovels.com.ng for download latest Hausa Novels Complete Like Our Facebook Page Yanda akaima Samina É—auri tamau akan wannan al'amura yasa ko a kotun komai yay tsamari, dan kuwa sun É—auki kwararren lauya da yaci kuÉ—i na tashin hankali, saboda dangin Ma'aruff ma suna goyen bayan Samina ta shiga wani halin da zai kaita jail saboda mutuncin É—ansu. Aiko sai gashi hujjojin da duk sukazo daga mutane da Æ™warewar lauyansu ta saka wannan shari'a É—aukarsu ga nasara. RuÉ—anin da Samina take ciki yasa duk tambayar da akai mata take badata cikin zurma kanta, daga Æ™arshe shari'ar sai bata bada wahalaba kai tsaye alÆ™ali ya yanke hukunci wa Samina. ÆŠaurin shekara bakwai a gidan yari, saboda yunÆ™urin kisan kan Æ™aranar yarinyar da batajiba bata ganiba da tayi, sai tarar kudi mai tsoka da za'aima Afrah aiki da kula da rayuwarta har ta samu sauÆ™i. Daga haka kotu ta tashi. Duk da Ahalin Ma'aruff sunso ace É—aurin rai da rai akaima Samina shekara bakwai É—inma tai musu daÉ—i, dan koba komai dai tayi nesa da rayuwar É—ansu. Kafin a wuce da Samina Ma'aruff ya bata takardar sakinta uku cif, ta damÆ™eta a hannu tana wani irin kuka mai ciwo da cin Æ™ahon zuciya, musamman yanda taga Baba hamza na share hawaye da gefen babbar rigarsa, haka aka sakata mota aka wuce. Sai dai kuma abinda dangin Ma'aruff basu saniba tana Æ™asa tana dabo acan kuma tsakaninsu da Mufida. Dan kuwa dai ana gama wannan case sabuwar masifa ta tashi tsakanin Ma'aruff da Mufidar, wanda ta rikiÉ—e ta zama faÉ—an family É—insun gaba É—aya ma. __________________ Æ�angaren su baba kam sun shiga matsanancin tashin hankaki da wannan hukunci da akaima Saminar, sai dai basu da yanda zasuyi su hana, suna gani tana kuka aka sakata a mota domin kaita prison. A take wajen mama gaje ta yanke jiki ta faÉ—i, sai asibiti aka wuce da ita. A tsakanin nan kam wannan ahali nasu Ahmad basu da abin faÉ—a sai dai Alhmdllh kawai. Hakan yasa Ahmad ya zage da addu'ar ALLAH ya sama musu sauÆ™i, dan har É—aukar su Umm-Ruman yay sukaje Makkah sukai addu'oi a É—akin ka'aba. Dan suma duk da suna can suna a yanayin da yake dai-dai da wanda mutanen gidansu ke ciki a najeriya. A hankali al'amura suka cigaba da lafawa, dukda dai zukata sun gaza mantawa dasu sam, baba yusha'u yanata samun sauÆ™i, hakama mama gaje ta samu sauÆ™i, sai dai ta rame matuÆ™a, damuwa ta maidata tamkar wata zararriya, haka zaka sameta zaune jigum tayi tagumi saboda tunani. Ranar da akai addu'ar arba'in É—in malam akai zaman mitin a gidan, wanda Baba Yusha'u ya roÆ™a akan ayisa. Yana hawaye yake neman gafarar Æ´an uwansa akan dukkan abinda ya faru ta sanadin iyalinsa, hakama mahaifiyarsu iya ya nema gafararta itama, kowa yace ya yafe masa, tunda ai ba shine ya aikataba, suma da suka aikata É—in ALLAH ya shiryesu ya ganar dasu gaskiya harma da Æ´an baya masu kalar tunaninsu. Bayan gama tattaunawa da neman gafarar juna baba Yusha'u ya maida kallonsa ga mama gaje da tai jigum tun zamansu mitin É—in, uffan bata iya furtawaba sai kallonsu kawai take kamar doluwa. Yace, “Gaje bazan iya cigaba da zama dakeba duk yanda naso jurewa, wlhy ganinki kaÉ—ai sakani takaici yake da tashin hankali, kece sanadin komai, kece kika rusa mana zuri'a, tun daga aurenki har zuwa yanzu ban tsinci wani abun alkairi bayan na haihuwaba tattare dake, to acikin haihuwarma saida kika haddasa komai na baÆ™inciki wa rayuwata da ahalina, alhakin yaronnan Ahmad kawai ya isa hana rayuwarki samun salama, Samina ta tsinci kanta a halin da yafi wannan ma, yaron nan yashiga Æ™uncin rayuwa a dalilin butulci, hakama iyayensa, amma suka danne zukatansu basu raba zuminci damuba, sanadin Ahmad kika dawo gidannan Gaje, a wannan gaÉ“ar kuma dolene ki barshi, bari na har abada, dan haka kije gida na sakeki, na katse sauran igiyar data rage a tsakaninmu dama Æ™wara É—ayace.........â€? Cikin hanzari baba Hamza ya katse baba Yusha'u da faÉ—in, “Haba Yusha'u, wannan wane irin maganace? Miyasa zaka saketa? Koma dai miye ya rigada ya faru, ya kamata kuma mu É—aukesa matsayin jarabawar da babu hannun da ya isa gogeta a duniya, sam banji daÉ—in wannan hukuncin nakaba, bankuma yi zato ko tsammanin zaka yankesa ba........â€? Baba Iliyasu yace, “Yaya wannan hukunci yayi dai-dai wlhy, lokaci yayi da zamu dawo cikin hankalinmu, kaine babban yayanmu, wanda muke kallo tamkar uba, tayaya zamu cigaba da kallo a koda yaushe ana cuta maka kaida zuri'arka?, tun daga zamanin Æ™uruciya har wannan ranar da muke yau iyalanka haÆ™uri kawai suke a gidannan, babu kalar haÉ—in masifa da ba'ai musuba, shikenan kuma dan ALLAH yasa kun kasance masu kawaici sai a maidaku juji? Wlhy bama gaje ba, kowacce Æ´ar iskar mata yanzu a gidanan inhar bata dai-daita sahuntaba mu zamu daidaita matashi, dan munsan gaje tanada mabiya masu koyi da munanan halayenta a gidannan.......â€? Nanma dai babane ya sake katse baba iliyasu, dan (Kowa yasan baba iliyasu da matarsa yake shima). A mamakin kowa sai akaga mama gaje ta miÆ™e bata cema kowa uffanba ta shiga É—aki, mintuna baifi gomaba ta fito sanye da hijjab ta fice daga gidan nanma bata tankama kowaba. Da kallo duk suka bita, dan zukatansu sun fara basu Æ™waÆ™walwarta kamar ta fara samun matsala. Babane yace Mudan ya bita yaga wane hali take ciki, koda Mudan ya biyota sai yaga ta tari napep tana faÉ—a masa ya kaita anguwar su inna mari. Gida Mudan ya koma ya sanar musu, hakan ya saka baba Yusha'u faÉ—in, “Dama kune kuke É—aukarta mai matsala, amma ni nasan wacece gaje, tajecan ta Æ™arata, nidai na yanda Æ™wallon mangwaro na kuma huta da Æ™udaâ€?. Shiru kowa yayi, sai iyace tai gyaran murya, dan haka kowa ya maida hankalinsa gareta. Nasiha ta shiga musu, tare da nuna musu muhimmancin zumunci da sakamakon mai wargazashi, takuma sakasu suka Æ™ara neman gafarar juna, taima su Ayyah nasiha akan su Æ™ara haÆ™uri da kowa su cigaba da É—aukar girman da ALLAH ya É—ora musu, insha ALLAHU zasu cigaba da zama masu ribane har abadan. _________________________ A saudiyya ma dai abubuwa sunyi sauÆ™i, sai dai abinda zuciya ta gaza mantawa, dan a tsakaninnan ba Æ™aramar tsanar Samina Ahmad ke Æ™ara jiba a ransa sosai. Ko gida ya tuna sai kaga É“acin rai ya mamaye fuskarsa, abu kaÉ—an zai kama faÉ—a a kansa, ranar tsautsayi na bin Haysam Rumana ta ajiyema Ahmad É—in tea zaisha da daddare wajen tsalle-tsallen yara na wasa ya É“arar dashi, aiko Ahmad ya kama faÉ—a hardasu zane Haysam yayi. Agaban Rumana komai ya faru, amma sai ta É—auke kanta tankarma batasan sunaiba, sai Zainab ce keta kuka tana roÆ™on Ahmad yayi haÆ™uri, daga Æ™arshema Rumana sai tabar masu falon kawai. Ranar Haysam yaci kuka yaronan abin tausayi, daga Æ™arshe yay barcin dole. Tun daga lokacin ya koma tsoron Ahmad É—in, ko sallamarsa yaji zakiga ya gudu ya É“uya koda a bayan Rumana ne ko Zainab. Sai kuma abun ya fara damun Ahmad É—in, ranar ya dawo daga makaranta da wuri ya iske Rumana kwance bata da lafiya, duk da dai taÆ™i sanar masa, dan takai sati uku tana fama amma ganin yanayin da yake ciki na saurin fushi a wannan tsakanin saita danne tai gum da bakinta. Yau É—inma koda ya fahimci bata da lafiyar sai ta fuske abinta. Shine ya kasa haÆ™uri ya tambayeta da cewar, “Ruman lafiya kuwa?â€?. Kallo É—aya tai masa ta É—auke kanta tana cewa, “Babu komaiâ€?. Duk yanda yaso jin damuwarta taÆ™i faÉ—a masa, tama haÉ—e fuska taÆ™i sake masa kamar yanda ta saba. Numfashi ya sauke kawai ya shiga bayi yayi wanka, harya fito bata motsa daga kwancen da takeba a gado, ya zira jallabiya fara yana mai satar kallonta, “Bara na É—akko Sadauki a makarantaâ€?. “Uhumâ€? kawai tace masa ta É—auke kanta. Ya kalleta da Æ™yau yanajin mamaki a ransa, amma ganin taÆ™i kallonsa sai ya fita kawai. Koda Ahmad yaje makarantar su Haysam É—aukarsa Haysam sai yaÆ™i yarda dashi, anyi lallashin duniya yaronnan yace shi sai dai Ummien sa ya keso. Badan malaman sun san Ahmad ba, kuma ga tsananin kamar da Haysam keyi da shi da sai suce kodai dama ba mahaifinsa bane?. Lallashi da wayo irin wanda akema yara babu wanda ba'aima Haysam ba amma yaÆ™i kallon ko Ahmad É—in. Wannan abu yay masifar sosama Ahmad rai, har ya gano kuskuren daya tafka ga iyalan nasa da basu da laifin komai akan damuwarsa. Daga Æ™arshe dole sai É—aukar Haysam Ahmad yayi yaron na kuka tamkar za'a yankashi, sauÆ™insama makarantar kusa da gida take, bawani uban nisa bane mai yawa tsakaninsu. Har sukaje gida Haysam na turje-turje da kuka. Umm-Ruman na bayi tana amai suka shigo, ta kuskure bakinta ta fito jikinta duk babu Æ™wari, ga fuskartama ta nuna alamun a wahale take. Ahmad ya sauke Haysam yana kallonta, itako ta É—auke kanta ta haye gado ta sake kwanciya tana jan bargo. Haysam kuwa da Ahmad ya sauke da gudu yaje ya maÆ™alÆ™aleta yana É“oyewa cikin bargon data lulluÉ“a. Jikin Ahmad sai ya sake yin sanyi, ya zauna a bakin gadon yana mai zuba musu ido ranshi na Æ™una. Har washe gari Ahmad na tare da wannan damuwa, dan da safenma Haysam Æ™in yarda yay ya kaisa makaranta, gashi Rumana na kwance babu lafiya sosai, ko breakfast ma sai Zainab ce ta haÉ—a musu saboda tana Æ™oÆ™arin koyama yarinyar duk abinda ya dace. Dole sai Zainab ce ta É—auki Haysam É—in, Ahmad na biye dasu a baya har majarantar, daga can itama ta wuce shikuma ya dawo gida..............âœ�ğŸ�? *_ALLAH ya gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�» 8/ ...............Zama yay a bakin gadon yana mai kai hannu ya yaye bargon da Rumana ke ciki, duk tana jinsa, amma rashin Æ™warin jiki da take fama dashi saboda yawan amai ya hanata koda kallonsa. Hawowa yay gadon ya kwanta bayanta tare da mannata a jikinsa, ya sauke ajiyar zuciya yana lumshe ido saboda zafin da jikinta ya É—auka. Itama ajiyar zuciyar ta sauke amma ko motsawa batayi ba. Murya Æ™asa-Æ™asa yace, “Haba Gwal É—ina, yanzu wannan rayuwar da kika zaÉ“a mana kina ganin ta dace kenan? Ace kina fama da ciwo amma kinÆ™i yarda muje asibiti?â€?. Murmushi Æ™aÉ—an Rumana tayi jin furucin yayan nata, batace dashi komaiba itadai. Shima tashi yay zaune ya yaye bargon gaba É—aya, sannan ya É—agota jikinsa yana faÉ—in, “Please muje namiki wanka, kuma banason musuâ€?. Bata musa masanba kuwa, dan tana buÆ™atar wankan, rashin jin Æ™warin jikine ya hanata tashi, da taimakonsa tai wanka da ruwa mai É—umi sosai dataji Æ™warin jikinta kaÉ—an, koda suka fitoma shine ya taimaka mata ta shafa mai ta saka doguwar riga. Shima shiryawar yayi ya É—akko kayan karin da Zainab ta haÉ—a musu ya kawo É—akin, amma sai Rumana tace bazata iya ciba ta Æ™oshi, da Æ™yar ya takura mata tasha shayi babu madara, aiko tana gamawa sai amai. Da gudu ta tashi zuwa bayi shima ya bita, ta bashi matuÆ™ar tausayi, sai kuma ya fara zargi a ransa kodai cikine da Gwal É—in tashi?. Wani irin É—oki ya ziyarci zuciyarsa, dan haka suna fitowa cayay mata asibiti zasuje, duk yanda take masa magiyar ya barta, bai sauraretaba ya saka mata gyalen jallabiyar dake jikinta, dole ta yarda suka tafi kuwa. _______________________________ Rayuwar jail da Samina ta tsinci kanta a ciki rayuwace da sam bata da daÉ—i, dan ALLAH ya haÉ—ata zamane da wasu mugaye dake azabtar da rayuwarta. Cikin Æ™anÆ™anin lokaci komanta ya canja, tai wani irin baÆ™i saboda man bilicin da fuskarta bata samu, gashi tayi gida-gida tamkar ta Æ™one, ga Æ™uraje. Yayinda zuciya take azabtuwa ta tarin Æ™aunar Ahmad da baisan tanayiba, tunda take a rayuwarta bata taÉ“a jin son Ahmad mai masifar zafi irin a wannan tsakaninba, ji take idan bata rayu da shiba tamkar zata iya rasa ranta, kullum cikin tunaninsa take da roÆ™on ya dawo gareta dan ALLAH. Samina Ahmad baya jin wannan kirayen naki sam, sai dai haÆ™uri kinji😢🤒. Tana ambaton kalmar data sani gameda Sanin Ma'aruff fiye da sau dubu a rana, tare da É—unbin jin zafin mahaifiyarta da kakarta da tafi tsana fiye da kowa yanzun a duniya, dan a ganinta kakarta inna mari ce silar komai, sai Æ™awayen banza mugaye irinsu Nafy, tare da son zuciya da ruÉ—i na neman wayewa da son duniyar da baida amfani, domin ita dai gashi bai mata amfaninba. _______________________________ Su Ahmad suna isa asibiti a gwajin farko aka gano cikin da ke jikin Rumana É—an watanni biyu, wanda Ahmad yake hasashen zuwan su Rumana Saudiyya babu jimawa ta sameshi. Yayi murna sosai da farin ciki, inda harya kasa haÆ™uri sai da ya kira Yaya Maryam ya gwargwaÉ—a mata. Itama kuma Rumana lokacin tanata barci saboda Ruwan da aka saka mata. Awarsu kusan shida a asibitin sannan aka sallamesu, lokacin da ruwan da aka sakama Rumana ya Æ™are, yanda taga fuskar Ahmad É—in a washe ya bata mamaki. Duk da ita ta daÉ—e da sanin ciki gareta, tunda taga wata ya shige batai jini ba tasan abinda Ahmad É—in ke fata ya samu, yanda ya koma mafaÉ—acin Æ™arfi da yajine yasa ta danne abunta a rai taÆ™i sanar masa. Murmushi ya sake sakar mata yana lumshe idanu, ya jawota ya saka jikinsa yana sauke tagwayen ajiyar zuciya, kafin ya É—ago fuskarta yay mata sumba kusan huÉ—u a goshi da kumatunta. Turesa ta É—anyi tana faÉ—in, “Yaya wai mike faruwa hakane?â€?. “Kina nufin bakisan mike faruwa bane? Wlhy nasan kin san da abin farin cikinnan kika É“oyemin Babie R É—inaâ€?. “Ni bansan komaibaâ€? Rumana ta faÉ—a tana É—auke kanta gefeâ€?. Hannu yasa ya maido da fuskar tata inda take, yace, “Gwal É—ina ke É—innan ko, shikenan dai bara sai munje gida kawaiâ€?. Shiru tai bata iya cewa komaiba, suka fito zuwa gida saboda an basu sallama, takumaji daÉ—in jikinta sosai yanzu babu laifi, sai da suka biya ta makarantar su Haysam suka É—aukesa, yau É—inma dai Æ™in yarda yayi da Ahmad, sai da yaga Ummien sane saiya gudu ya maÆ™alÆ™aleta. Rumana tai murmushi tana riÆ™e hannunsa da faÉ—in, “Oh Sadaukin Abbunsa kana lafiya?â€?. Yaron ya faÉ—a jikinta yana dariyar farin cikin ganinta, koda Ahmad ya miÆ™a masa hannu sai ya noÆ™e kafaÉ—a alamar bazaijeba. Ahmad yay guntuntun murmushi kawai. Har suka isa gida Haysam nata bama Rumana labarin abinda take masa tambaya a kai cikin rashin Æ™warewar maganarsa, dan yanzun yanda yake magana da larabci yafi masa sauÆ™i akan hausar, danma suna Æ™oÆ™arin masa dan basa buÆ™atar ya manta da yarensa, to dama dai Ahmad É—inne maijin larabcin sosai a gidan. Sai itama Zainab da yanzu Alhmdllh ta fara ji saboda makaranta, Rumana kam sai jefi-jefi irin na islamiyya da wanda take tsinta annan. A gida duk yanda Ahmad yaso sakewa da Haysam kamar da can baya sam yaÆ™i, zai fara kiran Æ´an uwa ya baza musu tana da ciki ta fara roÆ™onshi akan dan ALLAH karyay hakan, badan yasoba dole ya haÆ™ura yabi yanda takeso tunda yasan dai Yaya Maryam ta riga da taji ai. Cikin hikima kuma ya cigaba da jan Haysam a jiki, da masa wasa tamkar da, sai a hankali kuma yaron ya koma sakewa da shi tamkar da can baya, shaÆ™uwa ma ta sake shiga tsakaninsu tunda yanata Æ™ara wayo. Haka Umm-Ruman ta cigaba da rainon cikinta dake É—an wahal da ita, dan wannan karon da Amai yazo mata, sai dai tanata jurewa dan kar Ahmad yace bazai nema mata makaranta ba sai ta haihu. Shiko da yaga kamar da sauÆ™i yanzu sai ya cigaba da cuku-cukun makarantar tata da taimakon Gaddafi, dan matar Gaddafin ma jin É“angaren islamic Rumana keson faÉ—aÉ—a karatunta, sai itama taji sha'awar komawa karatun, duk da kuwa tayi karatu har matakin masters, to a ganinta hakan bai zama ya wadatarba dan islam shine babban tushen da zaka karanta kai alfahari da shi a duniya da lahirarka, boko kuwa aikin alkairin da zakai ta dalilin karantarsane zai amfanar da kai a duniya da lahira. Komai tare akai musu, Gaddafi ya bada gudunmawa sosai saboda yafi Ahmad Æ™arfi sosai. Randa Ahmad yazo mata da bayanin komai, tare da takardunta sun kammala, jikinsa ta faÉ—a tana kukan daÉ—i, bata taÉ“a zato ko tsamanin irin waÉ—annan nasarorinba a rayuwarta, amma gashi a dalilin yima iyaye biyayya tama wuce inda kowa yake zato, dalilin haÆ™urin da tai da Ahmad a farkon aurensu ya jawo mata alkairin da hasashen zuciya bai taÉ“a kaiwa nanba. Ahmad dake shafa bayanta yay murmushi yana magana a hankali cikin kunnenta. “Gwal É—ina tawace ni kaÉ—ai, hakama farin cikinta nawane ni kaÉ—ai, kin cancanci nasarar data kere haka a rayu Umm-Ruman, duk wanda yay haÆ™uru da jarabawa da Æ™yaÆ™yÆ™yawar zuciya badan jiran sakamako ba to lallai sai ya kasance mai tarin nasara a nan gidan duniya ko a lahira, karkaga ka wahala iya wahala a rayuwa baka samu nasarar sakamako irin na labarin novels ba ka É—auka shikenan kai ka rasa, É—an uwa/Æ´ar uwa! Kun manta akwai wata sabuwar rayuwar da tafi ta gidan duniya komai? Labarin littattafai misaline kawai wa rayuwa ake nunawa, Iyakar daÉ—ewar É—an adam a duniya shekaru É—ari ne kacal, amma ka tuna tun zamanin annabawa ake mutuwa, saika shekara talatin kacal a duniya ka mutu kaje kai shekara dubunnai a barzahu kafin a tashi kiyama, mi kake tunani a iya zaman barzahu kawai idan har baka aikata alkari ba a Æ™anÆ™anuwar rayuwarka ta duniya😭, miyasa haÆ™uri da juriyar jarawar shekarun da bazasu taÉ“a haura É—ari ba, su gagareka jurewa? Miyasa daÉ—in da bai taÉ“a tsallake shekara É—ari na a duniyarka zai ruÉ—eka ka manta da dubbunan shekarun dake gabanka na barzahu kawai?, miyasa daÉ—in dake Æ™alilan na duniya zai ruÉ—eka ka manta da ranar hisabi ranar da bata da kwatankwaci ko misali😭?, ranar rarrabe gaskiya, ranar tonon silili, ranar da uwa ke gudun É—anta, ranar da É—a ke gudun iyayensa, ranar da kanka kawai ka sani, ranar buÉ—e É“oyyayun sirrika😭 (Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un) Æ´an uwana! Ƴan uwana! Mi muke tunani haka da zurfine? Mi muke buri haka da yawane? Mi muke fatan samu haka da yawane? Mi muke Æ™oÆ™arin mallaka haka da yawa ne? Mi yake canjamu haka da yawane? Mi yake ruÉ—armu haka da yawa ne? Mi muke taÆ™ama dashi haka da yawa ne? Da mi muka dogara haka da yawa ne? Suwa muke tunanin ko zaton sun tsaya mana haka da yawa ne? Ina mukabar imaninmu tafiya haka da yawa ne? Ina muka bar zukatanmu haka da yawa ne?😭😭. “ğŸ™�ğŸ�»ğŸ˜­Ya rabbi ka gafarta mana badan halinmu baâ€?. Umm-Ruman ta sake Æ™anÆ™ame Ahmad tana zirar da hawaye, jikinta na sake yin sanyi game da komai ma, shi kansa da yake maganar hawayen yakeyi...... “Abbu! Kuka kakeji?â€?. Sukaji maganar Haysam a kansu a bazata. Saurin sakin Rumana Ahmad yayi, ya goge hawayensa cikin dabara kafin ya duÆ™a gaban Haysam dan ya daidaita tsahonsa da shi, ya dafa kafaÉ—un Haysam É—in yana murmushi. “A'a Sadauki na, ba kuka nakeji ba, abune ya faÉ—amin a ido sai Ummineka take ciremin faâ€?. Haysam yay shiru kamar ya yarda, sai kuma ya sake jehoma Ahmad tambaya, “To Abbu itama ai naga ruwa na fita a idonta?â€?. Kai Ahmad ya dafe, yasan Haysam yarone mai matuÆ™ar wayo da basira, kullum ta ALLAH kuma Æ™walwar kansa faÉ—aÉ—a takeyi, ya sake girgiza masa kai, Æ™asan ransa na tunanin wace amsa zai bashi ya huta..... DurÆ™usawar da Rumana itama tayi kusa da shine ya sakashi kallonta, ta dafa hannun Ahmad dake a kafaÉ—ar Haysam tace, “Babana tausayin Abbunka nefa ya sakani hawaye, kaga abu ya faÉ—a masa cikin ido, amma kuma sai yake gayamin naji tsoron ALLAH a duk inda nake, karna ringa shiga maganar manya, karna ringa shiga abinda ba'a sakaniba, karkuma na saÉ“ama UBANGIJINA, idan nayi akan kuskure na nema gafararsa, dan dukkan mai saÉ“ama UBANGIJI to Æ™arshensa baya Æ™yau, hakama mai saÉ“ama iyaye baya gamawa da duniya lafiya, wuta ake sakashi, sannan MANZON ALLAH baya cetonsa a ranar kiyama.......â€? “Ummie!â€? Haysam ya kirata cikin katseta. Ta amsa da “Na'am Haysamâ€?. “Ummie ita lahirar to a ina take?â€?. Kallon juna Ahmad da Umm-Ruman sukayi, sai kuma duk suka maida kallonsu ga Haysam É—in. Ahmad yace, “Lahira ba'a ganinta, sannan babu wanda zaice maka yaje ya ganota balle ya baka labarinta, sai dai UBANGIJIN al'arshi ya bamu labarinta a littafinsa mai tsarki na AL-QUR'ANI, a wajaje daban-daban, yayi mana bayanin abubuwa masu yawa da zasu faru a cikinta, duk wanda ya mutu a yanzu yana barzahu ne, sai ranar da za'a busa Æ™ahone kowa zai tashi yaga kansa a lahira, harda Æ™wari da dukkan nau'in kowacce halitta da UBANGIJI ya taÉ“a rayawa a doron duniyaâ€?. Nanma dai shiru Haysam yayi, dan maganganun sun masa girman da bai fahimci komaiba a cikinsu sai Æ™alilan, kamar zaiyi magana sai kuma yayi shiru saboda chocolate É—insa daya hango, dama ita yazo É—auka. Jikinsa ya zame daga garesu yaje ya É—auki abarsa ya dawo jikin Ahmad ya zauna yana bashi akan ya É“are masa. Amsa Ahmad yay ya É“are masan, yana amsa ya miÆ™e yafice yana Æ™wala kiran sunan Aunty Zainab. Da ga Ahmad har Umm-Ruman ajiyar zuciya mai Æ™arfi suka sauke suna kallon juna, Rumana ta kwanto jikin Ahmad shiko ya rungumeta. “Abu Haysam!â€? Ta kira Ahmad murya a narke. Idonsa a kanta ya amsa da “Uhyim Umm-Haysam!â€?. “Daga yau karmu sake É“oye masa abu mai muhimmanci da ya shafi rayuwa ko addininmu, Æ™waÆ™walwarsa a yanzu a wanke take, komi muka sanar masa zai zauna a cikinta, zama irin na har abada, zai kuma riÆ™esu a ransa su amfanesa harma da yaran da zasuzo a bayansaâ€?. Kanta Ahmad ya shafa tare da sumbatar laɓɓanta, sai ya zarce da kissing É—inta, da Æ™yar ta samu ta ture kansa tana faÉ—in, “Yaya wlhy yaronnan zai iya dawowaâ€?. Murmushi yayi yana lumshe idanunsa da har sun kaÉ—a sun canja launi. ★★â˜?**★★★★â˜?**★★â˜? Haka rayuwa ta cigaba da shuÉ—awa, yau fari gobe tsimma, su Umm-Ruman anata karatu da rainon ciki, sunyi Æ™awaye da suke Æ™aruwar juna, kafin wani dogon zango larabci ya zauna raÉ—am a bakin Umm-Ruman. Wannan cikinma ya sakata tayi Æ™iba fiye da na Haysam, hakan yasa ta zama wata babbar mace ga Æ™yawun da ya sakata, Ahmad kansa idan suna zaune bai gajiya da kallonta, kowane motsinta idonsa na kanta, ita harma kunya abin ke bata. Ba kowa yasan Rumana nada ciki ba, dan Yaya Maryam tai gum da bakinta akan maganar, saboda gudun shaiÉ—ancin su mama Gaje wadda tana gidansu kam cikin wani irin yanayi mai wahalar fahimta. Suna waya da mutanen gidan kuma kullum babu fashi, sai dai yawan rashin lafiyar da takance tanayi wasu ke zargin ko cikinne. A haka dai a kwana a tashi cikinta ya cika watannin haihuwarsa, wata safiyar Juma'a ta tashi da naÆ™uda, Ahmad na Æ™oÆ™arin shirin yin massalaci dole ya ajiye ya kira Gaddafi suka É—auketa a motarsa harda matar Gaddafin suka nufi asibiti. Suna isa ma akaga haihuwar ta rigada ta taho gadan-gadan, dan danan aka shiga bata taimakon gaggawa. Wannan haihuwar Rumana taci wahala, kafin ALLAH yasa ta sunkuto É—anta namiji mai kama dasu sak. Murna wajen wannan ahali ba'a magana, kafin su baro asibitin har labari yakai Najeriya, kowa yanata mamakin wannan al'amari tunda dai ba'asan Umm-Ruman nada cikinba hasashene kawai wasu keyi. Hotunan yaro kam sunata yawo a wayoyin Æ´an uwa, anatama juna barka da arziÆ™i. Bakin Ahmad kam ai yaÆ™i rufuwa, ita Rumana ma har mamaki take, sai kace yaune aka fara masa haihuwa. Kasancewar jikinta Alhmdllh zuwa safiya aka sallamesu suka koma gidansu, Jiddah matar Gaddafi ita ke tsaye akan Rumana da komai, sai wata dattijuwar balarabiyar Æ™asar Morocco da suke a É—ayan sashen gidan, itama taketa gyara Rumana tamkar Æ´ar uwa ta jini, dacan sukan gaisa, idan taga Haysam taita jansa, wani lokacinma jikokinta kanzo su É—auki Haysam É—in. to amma wannan haihuwar ta Umm-Ruman sai ta sake Æ™arfafa zumincinsu sosai fiye da da can. Tun randa Ruman ta haihu Ahmad yayma yaronsa huÉ—uba da suna Yusha'u, sunan Æ™anin babansa, kuma mahaifin Umm-Ruman, zasu ringa masa alkunya da *_Abu-Talib_* Uncle É—in MANZON ALLAH (S.A.W). “To sai muce ALLAH ya raya Abu-Talibâ€?. Ba'ai wani taron sunaba, amma dai sunÉ—anyi walimar cin abinci ta abokan Ahmad na karatu dana Gaddafi, sai maÆ™waftansu. Hakama Æ™awayen su Umm-Ruman na makaranta sunzo suma. Jama'ar gida nata ALLAH ya raya mai sunan baba Yusha'u. Haka Rumana taci gaba da rainon yaronta Abu-Talib tare da karatunta, shima yaron dai masha ALLAH, yana kama da Haysam, rayuwa ta cigaba da shuÉ—awa komai na sake cigaba gasu Rumana, rayuwar gidansu abin sha'awa da burgewa, hakama Æ´aÆ´ansu kamar ka sace ka gudu, idan saÉ“ani yazo a saÉ“a, a kumazo a fahimci juna komai ya wuce. Kafin wani dogon zango Abu-Talib ma ya kai girma, shima Rumana ta yayesa ba tare da Ahmad ya saniba, dan tasan zai iyayin faÉ—a. Ranar da akai yayen gudunma kar yay mata kuka ta banka masa maganin barci tace mura yakeyi, da yake Ahmad a gajiye yake daga makaranta sai bai kawo komai a cikin ransaba ya yarda, washe gari ma haka taima Abu-Talib, sai da ta jera kwana huÉ—u tana haka, ta dai fahimci yaron ya É—an manta da nono sannan................âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�» *_8448_* ...........Sai a ranar da Abu-Talib ke cika sati É—aya da yaye Ahmad ya fahimta, kasancewar Juma'a ce babu makaranta, sun dawo daga massallaci shi da Haysam sai yayo musu tsaraba irin ta yara, to anba Abu-Talib nashi amma kuma na hannun Haysam yakema zari, dan haka yaketa Æ™oÆ™arin kwacewa, shi kuma Haysam ya hanashi. Su dai su Rumana na kallonsu suna dariya, saboda yanda ake kicimillin rigimar dolene kai dariya, Abu-Talib akwai rigima, ga zafin nama na hanzari da ALLAH yaba yaron, ko zazzaÉ“in haÆ™ora yake inba yakai matukar kaisa Æ™asaba, baya hanashi yin wasa, sai dai su suyita jin tausayinsa. Zainab kuwa tana É—aki kwance tasha magani saboda zazzaÉ“i da takeyi. Can rikici yay rikici Haysam yaji zafin tsole masa ido da Abu-Talib yayi wajen son amsar abun hannunsa, shi ko ya tureshi ya faÉ—i, aiko ya fashe da kuka dan yaji haushi. Rumana ta É—auki Abu-Talib É—in tanama Haysam faÉ—an abinda yayi. Ganin yaÆ™i yin shiru bisa lallashin da Ruman ke masa Ahmad yayma Rumana magana akan ta bashi nono mana Æ™ila yay shiru. Murmushi kawai tayi tana cigaba da lallashin Abu-Talib. Ahmad da yay zaton batajisaba ya sake maimaitawa, nanma sai tai murmushin tana faÉ—in “Karka damu Yaya zai shiru, ya riga ya girma da nono aiâ€?. Da mamaki yake kallonta, tare da nuna alamun bai fahimceta ba. Yace, “Wai kina nufin mikenan? yayesa zakiyi?â€?. Tace, “Ai nama yaye É—inâ€?. Ahmad yay masifar tsura mata idanu, sai dai fuskarsa ta nuna alamun É“acin rai, hakan yasa Rumana da ta fahimta sai ta É—auke kanta, dan tasan dama za'ayi hakan ai inhar ya sani, ko na Haysam ma dan baya Æ™asarne. Baice mata komaiba a lokacin, sai dai kuma hirar da akeyi yabar yinta, daga Æ™arshema ya É—auki Haysam É—in tare da amsar Abu-Talib da ga hannunta suka fice. Ajiyar zuciya ta sauke tana girgiza kai, ita dai bataga abin fushi ananba ai, shekara É—aya da wata bakwai miye laifi idan ta yaye Abu-Talib dan ALLAH?. Bata da mai bata amsa dan haka ta share ta cigaba da harkokin gabanta kawai. Tun tana tsammanin dawowarsu kusa har magriba babu labarinsu, ta taso Zainab dake kwance saboda magriba. Haka tai zaune ita kaÉ—ai shiru har tara na dare, dan Zainab ma ta sake komawa ta kwanta. Tana shirin barci suka shigo, ya kwantar da Abu-Talib dake a kafaÉ—arsa yana barici, Haysam kam ido ras, sai zuwa yay ya rungume Æ™afafun Rumana yana fadin, “Ummie oyoyoâ€?. Juyowa tai tana murmushi, tace, “Babana kun dawo?â€?. Tai maganar tana satar kallon Ahmad da ke Æ™oÆ™arin shiga toilet fuska babu walwala.. Haysam kuwa na Æ™oÆ™arin bata amsa, da labarin inda sukaje. Sam hankalinta baya a kan yaron har Ahmad ya fito, yazo ya ja Haysam ya cire masa kayan jikinsa sannan ya É—aukesa zuwa bathroom, tana nan zaune suka fito yayi masa wanka, ita dai batace komaiba harya gama shiryashi ya tafi kaisa É—akin Zainab inda yake kwana yanzun. YaÉ—an jima kafin ya dawo, tasan yanacan yana lallaÉ“a Haysam yay barcine. Ita kuma lokacin tanama Abu-Talib wankane yana kuka, ta kammala ta fito tai masa shirin barci shima ta bashi tea, Æ™insha ma yayi, data fahimci a Æ™oshe yake saita Æ™yalesa kawai ta kwantar dashi. Alokacin ne Ahmad ya dawo É—akin, nanma É—indai bai kalli inda takeba, ita dai ta daure ta tambayesa ko akwai abinda yake buÆ™ata?. Sai cayay mata a'a. Shiru kawai tai tana kallonsa, ya shiga bayi yayo wanka ya fito yay shirin barci, har lokacin idonta biyu kuma tana zaune. Koda ya kammala shirinsa sai ya kwanta tamkar baisan tanayiba. Zuwa can itama ta gaji da zaman da tunane-tunane ta matsa jikinsa ta kwanta tana gyara musu bargo. Ahmad najinta amma sai baiyi ko motsiba, tai guntun murmushi kawai tana lumshe idanu, hannunta nakan Æ™irjinsa tana yawo dashi. Tace, â€�Haba Zumana, minayi haka da zafi ake irin wannan fushin dani ne wai?â€?. Shiru yay mata tamkar bai jiba, bata gajiba dai ta sake maimaitawa, nanma yay shiru, itako bata fasaba ta cigaba da neman harmutsa masa tunani. Da Ahmad fa yaji yana neman hawa Network gashi yana fushi sai yay saurin riÆ™e mata hannu, “Miye haka wai Ruman? Ki barni barci nakejiâ€?. “Yaya ya za'ai na bari bayan kana fushi dani? Yanzu yayen da nayi shine laifi dan ALLAH?â€?. A matuÆ™ar fusace ya juyo gareta yana faÉ—in, “Okey bama abune mara Æ™yauba kikayi? Yanzu ace Umm-Ruman ina cikin gidannan harki yayemin yaro ban saniba? Duka shekararsa nawa? ÆŠaya fa da wata bakwai, saurin mikikeyi da bazaki barshi ya cika shekara biyunba? Okey ke yanzu kin girma ko? Duk abinda kikaji yuwuwarsa cikin rai baÆ™ya buÆ™atar kowa a cikinsa, hakafa kika yaye Haysam ban saniba, nai miki shiru a lokacin shine yanzuma kika sake saboda kin gama rainani ga sa'anki ko......?â€? Innalillahi kawai Rumana ke ambata, ganin yanda ya birkice da masifa tamkar ba shiba, akan Æ™anÆ™anin abunda ita bata kallesa wani abun kirki ba. Sai da ta bari ya gama sannan, ita dai batace uffanba, ranar ma kwanciya kowa Æ™arshen gado yay barci, tasan ko haÆ™uri ta bashi sai dai ta sake tunzurashi yay sama, to garama tai shiru da bakinta yafi alkairi, idan ya huce daga baya ta bashi haÆ™uri. Da safe kuma yay ficewarsa makaranta bayan yasan tana kicin tana Æ™oÆ™arin haÉ—a musu karin kumallo. Koda ta fito taga ya fita hakan ya mata bala'in ciwo a rai, har Æ™walla tayi, ita dai wannan saurin fushin na Ahmad bata sonshi sam wlhy, gashi da mitar fushi, idan yay zuciya takan jima bata shawo kansa sun dai-daitaba, danma dabarun da Iya ta bata tana Æ™oÆ™arin aiki dasu, dan lokacin bikin su Fa'iza da suka É—an daÉ—e a gida akwai randa Haysam ya faÉ—o daga kan gado yana barci, ita dai tasan a tsakkiyar gado ta kwantar dashi, yaronnan wajen mirgina-mirgina ya dawo gefe, daga Æ™arshe ya faÉ—o ita kuma tana waje suna hira da iya, tofa sai faÉ—owar Haysam tai dai-dai da shigar Ahmad É—akin, ya nufesa da gudu ya É—aukesa, yaro yayta kuka, iya ta amshesa tana dudduba jikinsa sai ta fahimci yaji ciwone a hannu, ta kaisa wajen Malam ya duba sai ya tabbatar ciwo yaji, a take malam yay masa gyara saboda ya iya, aka sakamasa magani. To aiko wannan lamari ya zafi Ahmad, danshi a ganinsa laifin Rumana ne data kwantar da Haysam a bakin gadon saboda sakaci, haka ya zauna ya zazzaga mata masifa a É—aki daga Æ™arshe ya koma fushi, Rumana taci kukanta a É—aki ta share hawaye, kwana biyu basa kula juna Iya na lure dasu, sai dai yanda basu faÉ—aba itama bata tankaba, sai aranar na ukune suna gab da komawa Porthercout Iya ta zaunar da Rumana tana koya mata dabarun zama da Ahmad É—in. ta kuma tabbatar mata mafi yawan halayyar Ahmad ya samosune daga kakansu Malam Rabi'u mijinta, shiyyasa idan Ahmad É—in na abu takan tuna Æ™uruciyarsu da Malam sosai. Umm-Ruman taji daÉ—in wannan shawarwari na Iya, da sune kuma take samun damar fuskantar Ahmad É—in a duk lokacin da yayisa. Itama kasa cin komai tayi, sai Haysam da Zainab ne sukaci, shima Abu-Talib ta bashi nashi da yake iya ci sannan sukai shirin fita. Kwana biyu yana haushi da ita, a na ukun kuma ta Æ™ara durÆ™usawa har Æ™asa ta bashi haÆ™uri tana hawaye da amsar laifinta. Sai da taita masa magiya kafin ya nuna ya haÆ™ura tare da mata gargaÉ—i sosai akan karta sake. A take ta rungumeshi, daga nan aka canja tasha zuwa wadda tafi Æ™arfina🥱🤫. “Dama ance faÉ—an masoya hutu😂⛹â€�♀â€?. *********************** Rayuwa ta cigaba da shuÉ—awa su Rumana ana shekara ta Uku a makaranta, yayinda Ahmad yaketa Æ™oÆ™ari akan nasa karatun shima, dan haka sam baya wasa da damarsa. A lokacin shima Abu-Talib an sakashi a makarantar su Haysam, hakama Subayya É—iyar Gaddafi, yanzu hakama Jiddahn ciki gareta tsoho itama. Bayan shuÉ—awar wasu watanni Jiddah ta haihu namiji, su Rumana akasha hidima. Itama babu jimawa sai ga wani cikin, nanma dai Ahmad yata murna tamkar ya goyata, inda itakam bataso cikinnan yanzuba kodan karatunsu da ya É—auki zafi yanzun, amma sai bata nunaba ta godema UBANGIJIN da ya bata, dan inharma Ahmad ya fuskanci hakan daga gareta lallai zasuyi uwarwatsine kawai.. Haka dai ta cigaba da rainon cikin nan, da sauÆ™i shi bai cika bata wahala ba, sai dai yawan son abu mai sanyi da takeyi. Zainab ma ta cigaba da karatunta a sashen lafiya a wata makaranta dake Riyadh, dan haka acan take zaune gidan wani abokin Gaddafi balarabe ne shima da matarsa É—aya da yaransu biyu, su Æ´an asalin Æ™asar Saudiyya ne, yanzu idan ka ganta wajen su Rumana weekend tazo ko hutu, weekend É—inma hanata wani lokacin Ahmad yakeyi. ________________________________ A kwana a tashi shekaru sukaita shuÉ—awa tamkar almara, kafin wani dogon zango abubuwa da yawa sun faru. Bayan shigewar shekaru huÉ—u da tai dai-dai da cika shekarun su Rumana bakwai a saudiyya, Ahmad kuwa takwas. A yanzu yaransu uku duk maza, dan cikin da Rumana ta sake haihuwa shiÉ—inma dai namiji ne, wanda yaci sunan Baba Ilyasu shima, suna masa alkunya da suna *_Abu-Turab_*, sosai yanzu Rumana ke sha'awar Æ´ar budurwa, musamman idan Subayya tazo musu weekend, wato yarinyar Gaddafi. Abubuwa da yawa sun faru na cigabansu, karatunsu da duk suka kammala har Zainab, tare da gurbin aiki da ma'aikatar tace man fetur ta Æ™asar Saudiyya taba Ahmad, sam baiso hakanba, dan Æ™asarsa shima yake burin zuwa yayma hidima, amma sun ko dage suma sai yayi musu aiki na adadin wasu shekaru kafin su sallamesa. Da farko yayi takaici, amma da Gaddafi yay masa nasiha akan ya É—auki hakan shine mafi alkairi a rayuwarsa sai hankalinsa ya kwanta.. Da kuma ya sanarma Baba duk suka sanya albarka a cikin lamarin. Rumana ma sun kammala karatunsu, amma tanason cigaba saboda daÉ—in da yay mata, hakama Zainab ta kammala, tanason cigaban dai itama, amma Ahmad yace saita samu miji ya aurar da ita inma zai aminta da cigaba da karatun nata. To da yake akwai wani abokin karatunta da suke lobewarsu, É—an asalin Æ™asar Eygpt, amma haifaffen nan Saudiyya ne, mahaifiyarsa kuwa Æ´ar asalin Æ™asan Nageriya ce, sunansa *Akeem*, sai kawai ta gabatar dashi garesu. Ahmad da Rumana sun masa tarba ta mutunci, sun kuma yaba da yaron. sai dai Ahmad yace sai yayi bincike a kansa, idan yaga babu wata damuwa zai kai maganar gida kafin a yanke hukunci. Daga nan suka fara shirin zuwa Nageriya ganin gida a karo na farko, wanda yay dai-dai da taron bikin Mudanseer da za'ayi. A yanzu kam kowa yaga Umm-Ruman yasan na gaba yay gaba na baya sai labari, ta ko ina ta zama cikakkiyar mace kamila wadda a kowane irin taro zata iya bugar Æ™irji ta kira kanta macen, balle a tsakaninnan da take É—auke da wani yaron cikin maÆ™ale a mararta, duk da dai ita kaÉ—ai ta fahimci tana da kayanta, dan ko Ahmad taÆ™i sanarmawa. Haysam É—an saurayin yaro abin sha'awa da so ga kowa, a yanzu yanada shekaru takwas da wasu watanni a duniya, yaro mai matuÆ™ar hazaÆ™a da haÆ™uri, sam bashi da kwaramniya, É—abi'un Æ´aÆ´an farin dai na tare dashi. Sai Abu-Talib manyan Æ™asa, kamaninsa da Haysam sun sake fitowa matuÆ™a, a yanzu yana da shekara biyar da wasu watanni shima a duniya, akwaishi da wayo ga Æ™iriniyar masifa, jan faÉ—a da rashin barin saita kwana kam ai ba'a magana, akwai zuciya irin ta mahaifinsa tattare dashi sosai, dan a hallaya kam ba'a cewa komai wajen gadon Abbunsu, shima ALLAH ya bashi hazaÆ™ar karatu, ga Æ™ulafucin iyaye, ko yaya Abbunsu bai dawo gida da wuriba yata tambaya kenan, “Ummie ina Abbunmu? Yaushe zai dawo? Ko miyasa bai dawo ba? Kira manashi a waya muji ya taho?â€? wani lokacin tun tana jurar bashi amsa har taji haushi tai masa banza, idan kuwa Zainab ta kira waya lokacin tana makaranta aka bashi su gaisa yata mata rigima kenan akan ta dawo gida, sai dai taita lallashinsa har a rabu lafiya. Sai Abu-Turab, É—an gatan Aunty zee kenan, autan Ummie kuma, duk da dai Ahmad yace shi autansa kam akwai yayu kamar shida a gabansa ma kafin yazo, dan haka da sauran aiki Rumana ta sake zage damtse😅, a yanzu shima yana da shekara Uku da wasu wattani a duniya, shima dai akwai wayon, sannan babu ragi, dan faÉ—a shi da Abu-Talib kullum ne babu fashi, kowa yana fama da zuciya, shima dai akwa wayo, ga surutu a bakinsa ko tsuntsun akku ya shafa masa lafiya, shifa komansa a rayuwa Aunty Zee, ko abu ya samo aunty Zee ce mai É“oye masa, idan abun daÉ—i yaci ya rage zaije ya É“oyema aunty zee É—insa, shima dai suna shirin sakashi makaranta kwannan nan, dan Islamiyya kawai yake zuwa, so Ahmad yake sai sun dawo ganin gida sannan a sakashi. Sai uwar Æ´aÆ´a Zainab, ta zama budurwa cikakkiya, asalin Æ™yawun runawan nan na É—awainiya da ita, hakan yasa take É—aukar hankalin Æ´aÆ´an larabawan nan, dan irin fatar su Ahmad tana da birgewa ga ko farar fatane, Zainab akwai tsiwa, amma hakan bai hanata tashi da nutsuwa ba, dan Ahmad da Rumana basuyi wasa da tarbiyyar Zainab ba, da iyayensu suka danÆ™a musu amana, a yanzu haka tanada shekaru ashirin cif a duniya, ga yanayin garin ya karÉ“eta, tako ina ta zama cikakkiyar mace abin buÆ™atar kowanne É—a namiji. Sai fa mai gayya mai aiki, Alhajin ALLAH, kamilin namiji kainuwa dashen ALLAH, wato dai angon Umm-Ruman nake magana Amadidin Ayyah Abbun Haysam da su Abu-Talib, yayan Zainaba kuma ba😉, lallai Ahmad kam yanzu ya kama Æ™asa, bawai a dukiya nake maganaba, a cigaban rayuwa mai albarka da buÆ™atar dukkan namijin Æ™warai, dan dukiya dai ba itace mutunci ba, har yanzu Ahmad ba hamshaÆ™in mai arziÆ™i bane, yana rayuwarsane a tsaka tsaÆ™i, cikin rufin asirin ALLAH, zai iya É—aukar dukkan É—awainiyar iyalinsa harma data danginsa gwargwadon iko, sai dai bai tara Æ™azaman kuÉ—aÉ—en dake jibge a bankunaba, sannan bai tara motocin da suka cika harabar gida ba, har zuwa yanzu bai da gidan kansama, dukda dai ya shirya wani gagarumin surprise ga Umm-Ruman wanda bai taÉ“a sanar Mataba koda a labari. A yanzu haka an bashi gida da motar hawa a wajen aikisa, sannan za'a É—auki nauyin karatun yaransa biyu, wato dai Haysam da Abu-Talib, ranar da wannan abin alkari ya riskesu har hawaye Ahmad yayi, yama rasa yanda zai kamanta farin cikinsa, UBANGIJI ya masa komai a wannan rayuwar, dan ko ilimin da ya azurtashi dashi kaÉ—ai ya isar masa abin alfahari duniya da lahira. Ga matar Æ™warai da ALLAH ya bashi, wadda tasan darajarsa da mutuncinsa, ga Æ´an yaransu abin sha'awa da birgewa ga kowa, ya sauke nauyin buÆ™atun ahalinsa masu yawan gaske musamman akan karatun Æ™annensa masu tasowa, ga harkar kasuwancinsu kullum sake haÉ“aka take shi da Gaddafi, hakama na wajen Nura komai yana tafiya Alhmdllh. Cikin farin ciki suka tattara suka koma sabon gidansu da suka samu rakkiyar abokan arziÆ™i da suka tara anan Æ™asar Saudiyya, ga kuma waÉ—anda suke kallo Æ´an uwansu da basu da kamarsu, Gaddafi da matarsa Jiddah. Gidane da ya amsa sunansa gida, ga motar hawa da dukkanin abin buÆ™ata a ciki, su Abu-Talib sai tsalle suke an dawo sabon gida, ballema ga wani É—an lambun hutawa a gefe da aka shirya wajen wasan yara a ciki, hakan ba Æ™aramin É—aukar hankalinsu yayiba ainun. Anan dai cikin birnin Dhahran É—inne suka sake samun wannan sauyin rayuwa, sun tare da sati guda suka shirya zuwa makkah domin yin Umrah ta kwanaki goma. Duk da kuwa basusan adadin Umrah da sukaiba a rayuwarsu cikin shekarun da suka tsinci kansu a saudiyya, aikin hajji kuwa tunda sukazo saudiyya basu taÉ“a fashin yinsaba duk shekara, tanan nema suke haÉ—uwa da Æ´an Æ™asarsu harma da waÉ—anda suka sani jefi-jefi, dan akwai wani Alhaji É—an anguwarsu da Ahmad É—in ya taÉ“a gamo dashi, lokacin Ahmad na cikin tsananin rayuwa da neman kuÉ—in karatunsa har neman taimako ya taÉ“a zuwa wajen Alhaji, amma a wancan lokacin sai ALLAH bai cida Alhajin nan ya taimaki Ahmad ba, Ahmad ya baro gidan da É“acin rai saboda korar kare da matar Alhajin tai masa, sai gashi yau kwatsam sun haÉ—u a saudiyya, shi Alhajin ma bai gane Ahmad ba, amma shi Ahmad ya ganesa, dan haka ya gaishesa kuma ya bashi sani, duk da bai tuna masa da wancan batunba yadai kwatanta masa gidansu. Cikin ikon ALLAH kuwa Alhaji ya gano mahaifin Ahmad É—in harma da abinda ya taÉ“a masa a wancan shekarun. Bayan an kammala aikin hajji kafin lokacin komawarsu Ahmad ya É—aukesa ya kaisa har gidansa, suka karramashi da tarba ta mutuntawa, hakan ya sosa zuciyar Alhaji har ya gaza haÆ™uri yayta neman gafarar Ahmad, murmushi kawai Ahmad É—in yayi yace dan ALLAH subar zancen ya wuce, kowa kuma ai yasan ajizanci na É—an adam. Sosai Alhaji yaji daÉ—in wannan karamci na Ahmad, da ya koma gida Nageriya kuwa har gida yaje yayma su baba alkairi ya kuma basu labarin karramawar da Ahmad yay masa a saudiyya, yayta bama mutane labari kuwa, tun daga wannan lokacin zuminci ya Æ™ullu tsakaninsa da su baba mai Æ™arfi, har takai ya É—auki su baba su duka ya É—orasu akan wasu harkokins, dukda basuyi karatun bokoba bazasu cutuba wajen tafi dasu. “Wannan ma nasarace da Ahmad bazai taÉ“a mantawa da itaba a rayuwaâ€?.💪ğŸ�»ğŸ˜Œ Bayan kammala Umrah suka koma Dhahran, kwanakinsu takwas da dawowa suka kammala shirinsu na tafiya Æ™asarsu ta haihuwa tsaf, Zainab da Umm-Rumana sai murna suke, suko su Haysam dai suna murnar za'aje anguwane kawai, amma basusan ainahin inda za'aje É—inba, dan Haysam ya manta da Nageriya kasancewar sanda suka barota bashi da wani cikakken wayo............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�» ..............Æ�angaren Ma'aruff abubuwa sam babu daÉ—i tsakaninsa da Mufida, dan tun bayan barin Samina gidan suka dawo gida zaman lafiya ya gagara a tsakaninsu saboda videos É—in da aka fidda na abinda ya faru tsakaninsa da Samina. Asiri yana É—awainiya da Ma'aruff sosai, hakan yasa yake masifar tsoron Mufida, a lokacin taso Æ™warai da gaske su rabu, sai dai iyayenta suka tsawatar mata saboda akwai wata manufa a ran mahaifinta, duk da mahaifinta Æ™anin maman Ma'aruff ne bashi da wani buri da ya wuce ya mallake company É—in su Ma'aruff É—in, bayan rasuwar mahaifin su Ma'aruff yaso ya tattare dukiyar yaran ya riÆ™e a hannunsa akan shi ne zai kula musu tunda dai mahaifiyarsu macece. Amma sai sam taÆ™i aminta da hakan, dan gudun kar a salwantar da dukiyar marayu, a lokacin shi ma'aruff yana Germany yana karatu, ya kammala degree É—insa na biyu zai tafi na uku ne ta matsa masa akan ya dawo gida dole, yabar karatun wanda yayi ya wadatar. Badan Ma'aruff yasoba ya dawo Najeriya, daga nan ta danÆ™a masa dukiyar a hannunsa, shi kuma sai ya gyara company mahaifin nasu na yin takalma kawai aka cigaba da harka. Wannan al'amari yayima mahaifin mufida ciwo a rai, amma sai ya danne, kullum dai yana neman hanyar da zai mallaki dukiyar har zuwa yanzun, bayan auren Samina da Ma'aruff ya fahimci Æ´ar uwarsa bata Æ™aunar matar É—ansa, dan haka yayta sake tunzurata a Æ™iyayyar Samina, yana cusa mata son haÉ—a zuminci tsakanin É—iyarsa da Ma'aruff. Tun abin bai tasiri ga maman su Ma'aruff ba har taji ta aminta saboda basu barsu hakaba, dan bin bokaye wajen maman mufida lamarin sai dai gyaran UBANGIJI, hatta da videos É—innan Æ™anin Mufida ya sakesune da gayya saboda Samina ta barma Æ´ar uwarsa gidan, tunda shima yasan dukiyar Ma'aruff mahaifinsu ke Æ™ulafuci, idan kuma an samu shine zai mora tunda shine namiji babba a gidansu. Rikicin dake yawan faruwa tsakanin Ma'aruff da Mufida ne ya nema fara susutar dashi, dan sai shan giyarsa ta Æ™aru fiye da da, da yake ALLAH ba azzalumin sarki bane sai kuma ya koma begen Samina, da yasha yay É—aÉ—il sai yayita ambatar sunanta a cikin shirmen surutansa na maye. Maman Ma'aruff sam batasan mike faruwa ba, tana can ta saki baki akan tunda Ma'aruff ya rabu da Samina maÆ™iyiyarsu shikenan ya samu salama a rayuwarsa kenan, yanzu zasuyi zama na arziÆ™i da Æ´ar uwarsa. Sai dai hankalinta ya fara tashine ganin kusan sati uku Ma'aruff bai zo inda takeba, al'halin baya iya kwana uku baizo gidanba. A lokacin ta danne abin a ranta da tunanin ko ruÉ—anin tsiyar da Samina ta tafka musune bai sakesuba, tare da videos É—in dake yawo yakema kunyar zuwa gidan. Kwanaki sun sake shuÉ—awa, har kusan sati na shidda babu Ma'aruff babu dalilinsa, ranar wata asabar sai gashi yaje gidan, hankalinta yay masifar tashi da yanda ta gansa, dan ya rame sosai yayi baÆ™i. Zaunar dashi tai tana jera masa tambaya akan mike damunsa?, amma sam ya kasa faÉ—i mata komai, ganin bazai sanar mataba sai ta haÆ™ura, dan a tunaninta dai wancan abunne ke damunsa har yanzun. A ranar ya wunine anan gidan, ba komai ya kawosaba kuma sai umarnin Mufida akan yazo ya É—auka mata takardun company É—insu, to amma da yazo ya rasa hanyar da zaibi ya É—auka, dan suna É—akin mamansune, shikuma ba shiga É—akin yakeba sai da dalili. Har dare bai samu yanda yake soba, maman kuma ta sakashi ya tafi gida dole harda bada abu a kaima Afrah, tunda ita batasan dawan garinba. Tunda ya shigo gidan Mufida taga babu takardun ta hausa da masifa kamar uwarsa, yay shiru kawai yana kallonta, daga Æ™arshe ya koma bata haÆ™uri, amma taÆ™i koda saurarensa, ganin abin zaiyi yawa sai yay É—an irin buÉ—e mata wuta É—innan wai ko zataji shakkarsa ta saurara masa, dan duk tsiya da zagin da take masa maigadi na jiyosu. Aiko sai saukar mari yaji a fuskarsa, ya dafe kunci yana kallonta da É—unbin mamaki, “Mufida ni kika mara?â€?. “An mareka, ko zaka ramane?! Wawa da kai lusari, kana abu tamkar ba namijiba, É—akko takardu su gagareka a cikin gidanku......â€? RaÉ“ata yay ya wuce bai iya sake magana ba, ransa a É“ace ya shige sashen da Samina ta zauna, dukda har ya fara Æ™ura haka ya faÉ—a cikin kujera ransa na masa zafi, bai san miyasaba idan yana gaban Mufida bai iya komai a rayuwarsa, sai yabar inda takene zai dingajin ciwon abinda take masa, ya kai dubansa ga kwalaben giyar da ya baza a falon na Samina kaca-kaca, cikin rawar jiki ya miÆ™e, inda ya ajiye kwalayen giyar kusan biyar ya nufa, ya É—akko biyu ya dawo ya zauna, ransa na masa zafi ya É“alle ya hau kwankwaÉ—a. Sai da ya jisa mankas sannan ya zube a wajen yana surutai da zagin Mufida tare da begen Samina. ★★★★★★â˜? Haka rayuwa ta cigaba da tafiya abubuwa nata sake tsauri tsakanin Ma'aruff da Mufida, kullum tana aikashi ya É—akko mata takardun Company ALLAH bai bashi ikon É—akkowaba. Yanda take matsa masa akan waÉ—annan takardu haka mahaifinta ke matsa mata itama. Abu kamar wasa watanni suka shuÉ—e shekara É—aya ta kusan haÉ—uwa, zuwa lokacin hankalin momin su Ma'aruff yakai Æ™ololuwar tashi da canjawar Ma'aruff É—in, dan takai hatta da aiki yanzu Ma'aruff sai ya gadama yake zuwa, al'amuran Company sun fara taÉ“arÉ“arewa. Ranar dai tai shiri da kanta tazo gidan, a lokacin Ma'aruff na sashen Samina yayi mankas da giya, da wannan damar Mufida tai amfani ta Æ™alama Ma'aruff sherin wajen mahaifiyarsa, ta nuna dai duk wannan abu da yakeyi akan Samina na ne, nan take Mamansa tace ai asiri iyayen Samina sukaima Ma'aruff. Aiko ta kira mahaifin Mufida ta sanar masa, koda yazo gidan shima sai ya nuna shiga tashin hankali kamar gaske, ya kuma zugata akan suje su saka Æ´an sanda su kama iyayen Samina. Babu musu ta yarda da wannan shawara, sukaje kuwa police station suka kai report, Æ´an sanda sunji kuÉ—aÉ—e babu wani bincike suka nufi gidansu Ahmad, sai dai koda sukaje an sami akasi, dan a ranar su baba duk basa nan, suda matan gidan duk suna Shema wajen biki, su Mudan ne kawai a gida. Koda Æ´an sanda suka sanarma Mudan dake shago yana É—inki abinda ya kawosu tsabar iya shegensa sai ya turasu gidan inna mari akan cewar ai iyayen Saminar yanzu sunbar gidan sun koma can. Ƴan sanda babu man kai suka yarda😂, suka kuwa kwashi Æ™afafunsu sai gidan Inna mari bisa kwatancen da Mudan yay musu. Koda suka isa gidan Maman Ma'aruff taci karo da Inna mari bayan sunyi sallama ta fito dan taga wanene sai cewa tai “Yauwa yallaÉ“ai ga kakarta nan, ku haÉ—a da itaâ€?. Inna mari na tambayar ba'asi aka cukuykuyeta zuwa cikin motar Æ´an sanda, sannan suka kutsa kai suka tattaro Mama gaje dake tsakar gida zaune zataci abinci, iya kuwa ta fita sayo waken Æ™osanta na gobe. Itama dai kwasarta sukai sai cikin mota, duk da roÆ™on da take musu da tambaya sunÆ™i saurarenta. Babu tausayi babu imani mahaifin Mufida yasa aka jibgi su Inna mari duk da tsufanta, sai da sukai musu lilis sannan suka barsu. Iya na dawowa Æ´an anguwa suka sanar mata abinda ya faru, nan take ta rikice tahau kuka, ta saka aka kira mata Æ´arta a waya ta sanar mata komai, hankalinta tashe tazo gidan ita da mijinta, haka suka bazama neman station É—in da aka kai su mama gaje tare da Æ™anin mama gajen shima isa, amma basu samuba har dare, dole suka dawo gida. Washe garima haka sun fita bin stations suna tambaya, amma duk inda sukaje sai ace ba nanbane, har inda aka kai su inna mari sunje amma ance ba nan bane, a kwana na huÉ—u sukaga abin yafi Æ™arfinsu sukaje suka faÉ—a gidansu Ahmad. Shi Mudan ma ya manta da anyi abun, dan bai sanarma kowaba, koda suka dawo daga Shema, sai randa su Iya sukazo. Kai tsaye Baba Yusha'u yace shikam babu ruwansa, dan baida alaÆ™a dasu yanzu kam. Baba Hamza ne ya tsawatar masa akan wannan furuci, ta ya zaice baida alaÆ™a da mama gaje bayan gasu binta, dole Baba Yusha'u yay shiru. ALLAH sarki Baba Hamza, haka ya tasa Æ™eyar Madan gaba akan suje su bincika suma, su Iya kuma suje gida su huta, amma sai sukace karya damu suje taren kawai. Da farko Mudan yaso yin yawo da hankalinsu, to amma da ya tuna dashi za'asha wahalar, ga kuma dinkuna jibge a shago suna jiransa ga zuwa makaranta sai kai tsaye ya rakasu station É—in da yake da tabbacin su Mama gaje nacan, amma a zuwan dai bashi da tabbas dan kar baba yaci Æ™aniyarsa. Suna isa kuwa suka iske maman Ma'aruff a wajen. Su baba sunsha wahala kafin a basu su inna Mari, dan sai da ya saka Mudan ya kira Ahmad a waya suka haÉ—ashi da d.p.o din wajen, baisan mi Ahmad É—in ya faÉ—a ma d.p.o É—inba ya yarda, kuma da yake shi baba tare sukazo a wancan lokacin da aka rufe Samina akan faÉ—ansu da Basy sai d.p.o É—in ya sake aminta da maganar da sukai da Ahmad, nan take ya bada belin su Mama gaje. Hankalin su Baba ya tashi ganin yanda aka fiddo su Inna mari, jiyay Æ™walla sun cika masa idanu, harya kasa haÆ™uri sai dai yayma dpo É—in Æ™orafin irin wannan duka da sukaima mata haka, matanma tsoffi kamar waÉ—annan, musamman ma Inna Mari. Dpo yayta bama Baba haÆ™uri akan wlhy shi bayanan komai ya faru, hasalima baisan halin da su Inna Mari sukeba sai yanzu, yay taima Æ´ansandan da sukai abin faÉ—a tamkar zai cinyesu É—anyu. Su dai su baba sun kwashi su mama gaje zuwa asibiti kamar yanda Mudan ya bada shawara, dan tausayi suka koma bashi, harma yay dana sanin bai tura Æ´an sandan can gidanba. A asibiti sosai su Inna mari sukaji ciwuka, gashi duk sun galabaita, dole dai aka basu gado, tare da taimakon gaggawa, komai Mudan ne ya biya na asibitin, dan sai da aljihunsa yay kankat harya haÉ—a da cin bashi. An kwantar dasu tsahon kwana uku kafin a basu sallama. Daga Mama gaje har inna mari sunsha kuka bisa wannan tashin hankali, dan tun daga wannan lokacinma dai Inna mari lafiya ta gagareta, sai da ta kaita da kwanciya cutar ajali, haka zataita rusar kuka da sambatu, tare da kiran sunan Samina ta yafe mata, sai dai ina Samina batajinta, hasalima tana É—aya daga cikin waÉ—anda Saminar tafi tsana a yanzun a duniya. Takai kusan watanni uku tana jiyya ALLAH yay mata rasuwa. Wannan mutuwa ce ta kuma susuta mama gaje, lamarin da ake tunani na taÉ“uwar hankali ya sake bayyana a gareta, dan itama haka kawai saita kama surutai, kokuma tai zaune jugum ba im ba im-im, saita haÉ—a kwana biyu bataima wani magana ba, komai sai dai tayita binsa da idanu. A lokacin Ahmad har waya yasa aka bata yay mata gaisuwa, sai dai ko Umm-Ruman bai sanarma rasuwarba, dan tana fama da laulayin cikin Abu-Talib lokacin. Æ�angaren su Ma'aruff kuwa sai komai ya koma yay lif, dan mahaifin Mufida ya fahimci bazasu sami abinda sukeso ga Ma'ruff ta wannan hanyarba, dole ya tirsasa Mufida ta koma lallaÉ“a Ma'aruff. Sai dai lallaÉ“awar sam batai amfaniba, dan shan giyar da yake ta kuma É“aci sosai, Har takai hantarsa ta taÉ“u ba tare da kowa ya saniba, a tsaitsaye ya fara ciwo tamkar wasa, tun yana É—aukar lamarib ba komaiba har abun ya kaisa ga kwanciya, dukda mufida tasan baida lafiya taÆ™i faÉ—ama mamansa ta kuma Æ™i taimakonsa zuwa asibiti, saima takurama rayuwarsa da tai da batun É—akko takardun nan. Jikin Ma'aruff yayi matuÆ™aryin tsamari, har takai ranar ya gaza a yin komai yana É—aki kwance rijib, yanaji wayarsa na ring tunda farar safiya amma ya kasa É—auka ya duba wanene mai kiran, gashi sam baiji koda motsin Afrah ba a gidan balle na Mufida. Hawaye masu zafi suka gangaro masa a kumatu, inda zai iya da tuni ya É—auki wayarnan ya kira Mominsu ya shaida mata halin da yake ciki ko zai damu taimako daga garesu. Har kusan azhar babu motsin Mufida, hakanne ya tabbatar masa bama ta gidan, koma bata kwana a cikinsaba, dan tun jiya da magriba dama yaji kamar motsin fitarta, daga nan bai sake jinta ba, to duk zatonsa kodan yayi barci da wurine harta dawo bai saniba, sai dai zuwa yanzukam yaji a ransama bata dawo ba tun jiyan. Jiyo knocking Æ™ofar da ake da É—an Æ™arfine ya katse masa tunaninsa, dagaji dai ba bugune na lafiya ba, gashi duk yanda yaso tashi ya gaza hakan, kuma yana tunanin Mufida kullesa tayi.... Bai kai Æ™arshen tunaninsaba ya jiyo maganar mai gadi sama-sama yana faÉ—i musu anya kuwa yana nan?. Sai kuma ya jiyo maganar Mominsu kamar tana kuka, ya rimtse idanunsa zuciyarsa na sake salon bugu, dan kuwa dai tabbas yaji a jikinsa babu lafiya...... Maganar Æ™anwarsa data zagayo ta bayan Window É—in É—akinsace ta sakashi jin sassauci, ta shiga sallallami ganinsa kwance a gado da alamar yana cikin mawuyacin haline, da gudu tabar wajen tana Æ™wala kiran sunan mominsu da tabbatar musu yana ciki kwance. Nan take suka fara Æ™oÆ™arin É“alle Æ™ifar, cikin amincin ALLAH suka sami nasara da taimakon baba mai gadi. Yanda suka shigo suka iske Ma'aruff ya kuma birkita dukkanin tunaninsu, suka shiga share hawaye da jera masa tambayoyi, sai dai bai iya basu amsar ko guda É—ayaba shima, sai binsu da kallon tsoro yake ganinsu duk da raunuka a jiki an liÆ™e da bandeji. Babu maganar jan dogon zance sukai Æ™oÆ™arin cewa a kaisa asibiti, duk da sunsan basu da ko sisin kwabo tare dasu, amma suna tunanin shi Æ™ila a samu wani abu a accaunt É—insa tunda da alama su Mufida basu taÉ“a komai na nan gidanba. Ramar da yayice ta saka suka iya É—akkosa su uku ba tare da sunji wani uban nauyiba sam, suna shirin sakashi a motane wata motar tai hon, hakan yasa Momi cewa maigadi yaje ya buÉ—e gate yaga wanene?. Babu jimawa sai ga baba maigadi ya dawo a kiÉ—ime, momi ta shiga tambayarsa ko lafiya?. Yace, “Hajiya wlhy wai wasune sukazo suke maganar nan gidansu neâ€?. Cikin matuÆ™ar razani Æ™annen Ma'aruff da Mominsu sukace, “Gidansu kuma?!â€?. “Wlhy kuwa hajiya, gasu nanma zasu shigo......â€? Babu wanda ya iya cewa uffan a cikinsu har mutanen suka Æ™araso, sai wani cika suke da batsewa. Su dai su Momi sun zuba musu idanu kawai. ÆŠaya a cikinsu ne ya fara bayani ko gaisuwa babu balle lura da halin da Ma'aruff yake ciki baiyiba, “Hajiya mune waÉ—anda suka sayi gidannan, kuma hajiyar da suka sayar mana sun tabbatar mana kafin muzo kun tashi, amma kuma sai gashi mun iske saÉ“anin hakanâ€?. Baki buÉ—e duk suke kallonsu, cikin Æ™annen Ma'aruff É—aya ta samu baki faÉ—in, “Hajiya kuma? Wace hajiyace ta saida muku gidan bayan ga mai gidan nan shi baisan anyiba?â€?. Kallon juna sukai suma, É—aya yace, “Bamu gane mi kuke nufiba?, to mudai Hajiya mufida sunanta, kuma ita da Mahaifinta suka kawomu mukaga gidan sati uku da suka shige, tun a ranar muka biyasu rabin kuÉ—in, jiya kuma muka cikasa biyasu sauran suka bamu takardun gida yau É—innan da safeâ€?. Baya kawai momi tai ta yanke jiki ta faÉ—i a sume, nan take hayaniya ta kaure. Ma'aruff ya amshi takardun daÆ™yar ya duba, tabbas takardun gidanne, to amma a garin yaya sukaje hannun su Mufida bayan yasan suna gidan momi?. Bai samu amsaba saboda tashin hankalin da suke ciki, masu gida kuwa sallama sukai musu suka tafi akan sun basu nanda sati guda su kwashe komansu su basu gidansu suna bukata. Babu wanda yabi ta kansu, dan suna a ruÉ—anin da baki bazai iya furtawaba sam. ★★★★â˜? An karÉ“i su Ma'aruff cikin gaggawa saboda asibitin su Adam sukaje, hankalin Adam yayi masifar tashi da ganin halin da Ma'aruff yake ciki, ya kwana biyu basu haÉ—uba saboda shima aiki yay masa yawa a tsakanin nan. An samu damar ceto rayuwar mamansu Ma'aruff da hawan jini ya nema saka zuciyarta bugawa, yanayin da take na firgici yasa dole akai mata allurar barci danta samu hutu. Ma'aruff kam gwaje-gwaje aka shiga masa, bayan bincike mai zurfi aka gano hantarsa tayi masifar kamuwa da ciwo harta harbi Æ™odarsa, ba komaine ya jawo hakanba gareshi sai giyar da ya maida ruwa🤦ğŸ�»â€�♀ï¸? . Hankalin Æ´an uwansa ya kuma tashi kololuwa, basusan yanda zasu fassara wannan tsakaninba a rayuwarsu, a daren jiya Æ´an fashi sukai musu dirar mikiya a gida bisa jagirancin mahaifin Mufida da Æ™iri da muzu babu kunyar ALLAH yazo musu a zahirinsa, bayan ya gama zayyane musu komai dangane da burinsa a kansu tare da zage momi tas sannan suka Æ™wace komai, dukkanin takardun company É—insu da dukkanin na kaddarorinsu, ya kuma saka akai musu dukan tsiya, dukan da yay tunanin momi ta mutune suka fice suka barsu. Sai dai da yake shi rai a hannun ALLAH yake ba wani shegeba, sai ALLAH yasa babu wanda yama samu wani mummunan rauni, sai dai sumar da sukai da kuma ciwuka da targaÉ—e ga wasunsu. Da taimakon ma'aikatan gidan aka kaisu asibiti tun a daren, shinefa aketa kiran Ma'aruff bai amsaba, hankalin momi ya tashi ta matsa sai tazo ta ganshi duk da tana cikin halin rashin jin daÉ—in jiki, amma tana tsoron kar shima su Mufida sun masa wani mummunan abun, shinefa sukazo suka iske wannan musibar kuma ta saida gidan Ma'aruff din dasu Mufida sukayi da halin ciwo da yake a ciki. *_MAI RABON SHAN DUKA, BAYAJIN ƘWAÆ�O SAI YA SHA_* Dolene a kira ahalin Ma'aruff da wannan kalma, dan itace dai-dai da yanayin da suka tsinci kansu a ciki a halin yanzun kam. Lokacin da duniya ke kai masa babu wanda ya isa faÉ—a masa giya nada illa ga É—an adam, yasha faÉ—ama Samina cewar kuÉ—insane, jikinsane, sannan ra'ayinsane, sai gashi itama giyar kuwa da dukiyar sun tabbatar masa da su lokacine dasu, sannan shi komai a rayuwa da bawa yakeji dashi wata rana labarine, (watarana ma masu labarin baza'a samuba inji babana😭, haka yakansha faÉ—a mana cewar duniya labari, watarana masu labarin babusu😭😭ğŸ™�ğŸ�», ya rabbi ka gafarta masa da dukkan waÉ—anda suka rigamu kwanta dama). Momi dake ganin Samina bata dace da rayuwar É—antaba saboda É—iyar talakawace ita, shiyyasa ta aura masa É—iyar É—an uwanta wanda batasan shaho bane a gareta, ya daÉ—e cikin shawagin ganin ya É—auke dukkan wani jin daÉ—inta, ga samako nan ya biyo baya wanda ya dace da ita. Duk tsiyar da Ma'aruff ke aikatawa ta shaye-shaye da lalata Æ´aÆ´an jama'a sarai ta sani, kuma tanaji tana gani amma soyayyarsa ta rufe mata ido ta kasa Æ™waÉ“arsa saboda karta É“ata masa rai ko makamcin hakan. Gashi yau babu dukiyar, babu lafiyar, babu komai da suke tunÆ™ahon dashi ko taÆ™amar, komai ya Æ™are, komai ya lalace tamkarma ba'a tarasuba. Kwanansu Ma'aruff uku a asibiti mummunan al'amari ya sake zuwa garesu, dan kuwa dai Æ´amfashin da baban mufida yasa sukazo suka Æ™wace komai nasu Momin, shima sun Æ™wace komai daya amsa saboda yaÆ™i biyansu kamar yanda yay musu alÆ™awari, shinefa suka bishi har hanyar birnin ikkon daya fece wato legas, suka Æ™wace komai sannan suka saka tirela tabi takan motar da suke ciki. Babu wanda ya shura kaf É—insu, Baban mufida, mamanta, Æ™annenta mata biyu da namijin daya fidda video É—inan nasu Samina, sai Mufida da Afrah. Wannan tashin hankalin gawarwaki da Momin ma'aruff ta gani na ahalin É—an uwanta ya saka jininta ya sake Æ™ololuwar hawar da É“arin jikinta ya dakata da aiki. Saiga Ma'aruff na kuka rurus tamkar wani mace, Æ´ar É—iyar Æ™waya É—aya daya haifa a duniya ya Æ™wallafama rai ta tafi ta barshi, ya tuna sanda Samina ke roÆ™onsa akan karsu zubar mata da ciki amma sukaÆ™i saurarenta, ya tuna Æ´ammatan daya saka aka zubarma ciki duk dan gudun karya haifi É—an shege. Kuka yake tamkar ransa zai fita, Adam yana lallashinsa, amma ina bama yajin wannan lallashin, sambatu kawai yake da fallasa sirrin abubuwan daya aikata a rayuwarsa ta baya lokacin kudi nakai masa, ga Æ™yau, ga lokaci, ga Æ™uruciya, ga dama duk shi kaÉ—ai. Ko a mafarkinsa bai taÉ“a tunanin riskar irin wannan ranarba, kai kodama kwatankwacinta, gani yake tunda ALLAH ya basu bazasu taÉ“a zuwa Æ™asaba har gaban abadan, komai zai cigaba da zama bazasu rasaba. ★★★★â˜? Haka rayuwa taci gaba da tafiya Ma'aruff da momi suka cigaba da jinya, tun suna asibiti ana kula dasu har aka tattarasu aka maida gidan, dan Adam É—inma dake taimakonsu yaji nauyin yamasa yawa dan haka ya sahilema kansa. Basu da komai sai gidan dasu Momi suke ciki, anan suka cigaba da zama cikin yanayin rayuwa mai tsanani, Æ´an aikin gidan duk sun gudu, matsin rayuwa da abinda Ma'aruff ya shukama Æ´aÆ´an wasu ALLAH ya jarabci Æ™annensa suma da tsintar kansu a wani mummunan hali, dan kuwa Æ™iri da muzu sun zama karuwan cikin gida, saima sun fitane zasu samo musu na abinci, lokacin da Ma'aruff ya fahimci halin da Æ™annensa suke ciki yayi baÆ™inciki mai tsanani, yayi kuka yayi nadama mai yawa akan lalata rayuwar Æ´aÆ´an jama'a da yayi, yakuma tabbatar da ita wannan rayuwar idan ka cutar da wani yanzu tun a duniya ake fara ganin sakamako bama sai an mutuba. Haka suka cigaba da rayuwa komai na Æ™ara lalacewa da taÉ“arÉ“arewa har tsahon waÉ—anan shekaru, duk wanda yasan Ma'aruff a yanzu ya gansa bazai yarda shineba, yayi baÆ™i ainun, ga cikinsa yawani zama Æ™ato, haka zakaga wani lokacin yayi wata mahaukaciyar kumbura tamkar za'a taÉ“ashi ya fashe, wani lokacin kuma sai kaga yaÉ—an sauka, lamarin abin tausayi da matuÆ™ar tashin hankali. Itama dai Momi tanata fama, da kuma ALLAH ya kawo iyakar abin a wani daren lahadi ta amsa kiran UBANGIJIN al'arshi. Su Ma'aruff sunsha kuka sosai, har shima jikinsa yaso ruÉ—ewa. Wannan mutuwarce ta girgiza Æ™annensa sukace aure zasuyi, ALLAH kuma ya taimakesu suka samu mazan auren a hannu, duk da basu kai yanda sukai fataba, dan inda a dacan bayanema sukazo sukace suna sonsu tabbas zamasu iya cewa zasu halakasu, dan ko Æ´an aikin gidansu basu kaiba. Amma halin rayuwa yau sai gasu matsayin mazan aurensu, haka aka É—aura auren babu wani shagalin biki sam, aka mimmiÆ™asu É—akunansu tamakar auren dole. Suka shiga gidan auren kuma kowacce tai gamo da sabuwar rayuwa mai ban tsoro, tsangwamar dangin miji data kishiyoyi, harma da rayuwar da ba'ai sabo da itaba🤦ğŸ�»â€�♀ï¸?. A yanzu haka dai Ma'aruff shi kaÉ—aine a gidansu tamkar wani maye, ga ciwo ga kaÉ—aici, ga rashin abinci, wani lokacinma sai ya fita ya barato abinda zaici, sai kuma maÆ™waftan da sukaga ALLAH suka tausaya masa suka kawo masa saura idan sun rage dan karsu zubar. Haka zai amsa ya cinye tamkar wani maye, wanu lokacinma yanaci yana kuka. Duk yawan abokansa baya ganin kowa, duk yawan Æ´ammatansa baya ganin kowa, ma'aikatan da ke Æ™arÆ™ashinsa baya ganin kowa, danginsu na wajen uwa dana uba da abaya suke nane dasu yanzu baya ganin kowa. Yanzu ya sake tabbatar da lallai al'ummar wannan Æ™arnin dukiya suke mutuntawa da darajawa ba É—an adama É—an uwansuba, idan kanada dukiya zaka taka kowa ya taku, hakama idan kanada mulki, amma daga lokacin da akace kaiba kowan kowa bane zance kuma ya É“aci kenan, kowanma mantawa yake dakai a sha'aninsa🤦ğŸ�»â€�♀ï¸�ğŸ˜?. “Ya rabbi kasa mufi Æ™arfin zukatanmu, ka rabamu da mummunar Æ™addara, ka yafe mana kurakuranmu, ka saka duniya a tafin hannunmu karka sakata a zukatanmu😭😭ğŸ™�ğŸ�»â€?. _________________________________ Kowa yabar gida gida ya barsa, wannan itace kalmar da Ahmad ya ayyana yayinda yake zuÆ™ar iskar Æ™asarsa ta Najeriya abar alfaharinsa, Æ™asar da bashi da kamarta duk duniya, yana son Æ™asarsa, yana kuma burin ganin ya dawo rayuwa a cikinta. Ya shafa bayan Abu-Turab dake kwance a kafaÉ—arsa yana barci, tare da sake damÆ™e hannun Haysam dake cikin nasa. Umm-Ruman da Zainab na biye dashi a baya, sai Abu-Talib da shima yake tare da Zainab É—in. Kowa yasan da dawowarsu a wannan rana, sai dai gudun karsu wahal da kansu wajen zuwa tarbarsune ya saka Ahmad yin gum da bakinsa bai faÉ—i ainahin lokacin da zasu sauka ba, Mudanseer da Abubakar ne kawai suka sani, shima Abu É—in yazo gidane saboda dawowar su Ahmad É—in, amma har yanzu yana porthercout abinsa, zamu ma iya cewa shikam yazama É—an can. Rumana ce ta fara hango su Mudanseer dake ta kalle-kallen neman inda zasu hangosu, duk da sun canja mata matuÆ™a dan dukansu sun sake girma da Æ™iba, ga gayu irin na samarin zamani, tai murmushi tana faÉ—in, “Abu-Haysam ai gasu Yah Mudan can maâ€?. Inda ta nuna ya kalla shi da Zainab, aiko suma sai idonsu akan su Abu É—in waÉ—anda sufa har yanzu basu gansuba sam. Zainab ce ta gwargwaÉ—ama Abu-Talib magana a kunnensa, dan haka ya Æ™irÆ™ira da gudunsa zuwa gasu Mudan. Ahmad da baisan abinda Zee ta faÉ—ama Abu-Talib ba ya shiga Æ™wala masa kira, amma sam yaron nan ko juyowa yaÆ™i yayi, sai ca yake “Abbu ka jirani ina zuwaâ€?. Rumana ta dafe kanta da faÉ—in, “Ni Umm-Ruman! Rabbi ka shirya Abu-Talib, yaro kamar ana kaÉ—ashi da ruwan hanji?â€?. Zainab dake dariya tace, “Nicefa na aikesa.......â€? Bata gama rufe bakiba Abu-Talib ya isa inda su Mudan suke. Ji kawai Mudan yay an rungume masa Æ™afafu ana faÉ—in, “Yauwa na Aunty Zee na kama mikishi har kizoâ€?. Da sauri Mudan da Abu suka kallesa, dan yayi maganarne da larabci, sunan Zainab da ya ambata kawai sukaji su dai. ÆŠunbin mamaki ya kamasu, saboda kama da yaron yakeyi da su, Mudan ya kama hannun Abu-Talib É—in, “Yaro daga ina?â€?. Abu-Talib da dama dai yanajin hausa, duk da dai bazata kai kamar ace ya tashi cikin Æ™asarsa da ake yaren a koda yaushe ba, ya Æ™urama Mudan idanu saboda ganinsa tamkar Abbunsa. Hakan yasa Mudan duÆ™awa gabansa ya daidaita tsahonsu, Abu-Talib ya kai hannu ya shafa fuskar Mudan yana faÉ—in, “Lah Aunty Zee zo kiga Abbu biyu.....â€? Kafin Mudan ya samu ta cewa da lamarin Abu-Talib Abubakar yace, “Kai Yah Mudanseer, kodai yaron Yah Ahmad ne.....? Shima bai samu amsa ba, saboda kwace hannu da Abu-Talib É—in yayi daga Mudan ya juya da gudu yana ambatar, “Ummie kema zo kiga Abbu biyuâ€?. Dariya Zainab ta Æ™yalÆ™yale da shi, yayinda Ahmad yake murmushi saboda jin shirmen Abu-Talib, ya sake kai dubansa gasu Abu da suma yanzu nan idanunsu suka sauka akan Yayan nasu da Ahalinsa. Ai nan take bakunansu suka washe, suka nufosu cikin matuÆ™ar É—oki, nan take suka kaure da matuÆ™ar murnan ganin juna. Mudan dake dariya yana basu labarin abinda Abu-Talib yaje yay musu ya kamo hannun Haysam da shima dai kallonsu kawai yakeyi, shi da yake yayi É—an wayo dai yasan ba Abbunsu bane ya zama uku kamar yanda Abu-Talib ya koma faÉ—a yanzu saboda sake kallon Abubakar da yayi yaga shima dai kamarsa É—aya da Abbun nasu. Abu ya amshi Abu-Turab dake a kafaÉ—ar Ahmad yana barci suna dariyar shirmen Abu-Talib É—in. Basu wani É“ata lokaciba suka rankaya ga motar da sukazo da ita, shi dai Ahmad bai tambayi ina suka samo motaba, amma a ransa yana mamaki kam, baya ya shiga shi da Rumana da Zainab, Mudan ya zauna a mazaunin driver tare da Haysam a cinyarsa tamkar zasuyi tuÆ™in tare ne, Abu-Turab kam da har yanzu ke barcinsa yana tare da Abu. Abu-Talib dake baya jikin Zainab ya tubure shima bazai zauna a baya ba sai an sakashi inda aka saka Haysam sunyi tuÆ™in tare, Zainab nata lallaÉ“ashi amma yaÆ™i sai turje-turje yake yana bibbige Rumana. Tun suna masa dariya da cewar yay haÆ™uri shima zaiyi bayan Haysam yayi tunda shine yaya amma yaÆ™i, Rumana ta daina tat dariyar ta zuba masa harara tare da daka masa tsawa. Babu shiri ya nutsu kuwa yana mannewa jikin Zainab, Rumana tai tsaki tana É—auke kanta da faÉ—in, “Wlhy ka cigaba dan jikinka ne zai tsamiâ€?. Abubakar ne yay magana Abu-Talib ya dawo wajensa, shi kuma ya miÆ™a musu Abu-Turab tunda barci yakeyi, dan da idonsa biyuma ba yarda zaiyiba shi É—innan da shegen rashin yarda da mutane. Hakan da akayine ya kawo zaman lafiya, Ahmad yace, “ALLAH dai ya shiryaka Abu-Talib, ko ina saika nuna haliâ€?. Abu-Talib yace, “Abbu aito Na shiryu, kuma ka tambayi Aunty Zee nayi addu'a da mukaje makkahâ€?. Dariya su Mudan suka sanya harda Zee, Rumana dai banza tai da su ita da Ahmad, dan ita bama jin daÉ—in jikinta takeba, tana dauriyane kawai. Sun isa gida inda suka samu Æ™yaÆ™yÆ™yawar tarba ta musamman, dan motarsu na tsayawa Abu ya shige gida É—auke da Abu-Talib ya gwargwaÉ—a musu sun iso. Take gidan ya kaure da murna, wasu kasa haÆ™uri sukai sukayo waje, dan su yaya Maryam duk suna gidan sunzo tarbarsu, duk da basu san taka maimai lokacin isowar tasuba. Tuni gidan ya rikice, babu maijin zancen wani, kowa na mamakin canjawar kowa, musamman ma Ahmad da yazam babban mutum da ita kanta Umm-Ruman, Zainab kam sai tsiya suke mata wai aure takeso shiyyasa ta zangame da tsaho. Saboda zafin da akeyine Ahmad yace ma Ayyah a saka musu tabarma a waje kawai, hakan kuwa akayi.............âœ�ğŸ�? _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�»*_GUDU DA WAIWAYE......_* _(Shi ke kawo mugun zato)_ *_ƘARHE_* *Kuma babu editin🥱, aradun ALLAH nagaji😜😂*⛹ğŸ�»â€�♀ï¸�⛹ğŸ�»â€�♀ï¸�⛹ğŸ�»â€�♀ï¸�⛹ğŸ�»â€�♀ï¸�⛹ğŸ�»â€�♀ï¸? ...........Yanda gidan ya kaure da hayaniya saika É—auka biki akeyi, maÆ™wafta sai zuwa suke kallon Æ´an Saudiyya, Abu-Talib kuwa yanda ya sake da mutane saika rantse dama a cikinsu ya tashi, Haysam sai laÉ“e-laÉ“e yake, yana dai kallonsu É—ai-É—ai, haka yasa mutane keta faÉ—in saikace Abu-Talib aka haifa anan ba Haysam É—inba. Abu-Turab kuwa koda ya tashi shi ai baima aminta da kowaba shima, da an miÆ™o hannu za'a É—aukesa sai ya maÆ™alÆ™ale Ahmad ko Zainab, dan ita Rumana daya raÉ“eta turesa take saboda takanta takeyi. Da Æ™yar aka samu mutane suka lafa, shima sai da Ayyah ta sakasu suka shige É—aki dan su samu suci abinci, kuma ta lura Umm-Ruman batajin daÉ—i, dan da alama dai ba ita kaÉ—ai bace ba. Zainab kam nacan mamuÆ™e da Gwaggonta, hakan yasa Abu-Turab binta, ganin Aunty Zee É—insa a jikin Gwaggo shima sai ya yarda da Gwaggo ta É—aukesa ta saka a cinya, amma sai faman kallonta yake. Gwaggo tace, “Auta wannan É—an naki kuwa yanajin hausa? Ya zubamin ido kamar yaga kuÉ—iâ€?. Dariya Zainab tayi tana kallon Abu-Turab dake zaune a cinyar Gwaggo, tace, “Sunajin hausa Gwaggo, ai duk muna musu yaya baya bari, dan yace idan ba'a musu mukazo gida da wane yaren zasu shiga ahalinsu, sai dai da yake bazai zam sujita tamkar suna anan da zasuyi cuÉ—anya da yara Æ´an uwansu baâ€?. Gwaggo dake murmushi ta shafa kan Abu-Turab tana faÉ—in, “Kunyi dabara kam, tunda mudai nan ba larabcin muke jibaâ€?. Zainab ta sake yin dariya, tace, “Ai abinda shima yayan ya hango kenan, bara kiji, inba ni nai masa maganaba dama bazai mikiba, sam yaron nan bashi da yarda, yanzunma dan ya gannine ya yarda ya zauna miki cinyaâ€?. “Abu-Turab!â€? Zainab ta kira sunansa. Juyowa yay yana kallonta, tare da amsa mata. “Kasan wacece wannan?â€?. Tai maganar tana nuna masa Gwaggo. Kallon Gwaggo Abu-Turab yayi, sai kuma ya girgiza kai ya bata amsa da larabci. Zainab tace, “A'a da hausa nakesoâ€?. Shiru yay kamar bazai sake maganaba. Sai kuma cayay, “Aunty Zee!â€? Tace, “Na'amâ€?. “Inane nan mukazo?â€? “Abu-Turab nan shine gidansu Abbu da Ummie da ni, kuma kuma shine gidanku, nanne Æ™asarmu, kaga wannan daka zauna mata a cinya, itace maman Abbu, É—ayar maman Abbunma tana nan waje itama (Ayyah)â€?. Shiru Abu-Turab yay yana kallon Gwaggo dake murmushi jin Abu-Turab na surutu ashe raÉ—am, sai ya maida kallonsa ga Zainab É—in. “Aunty Zee!, shi Abbu dama yanada Ummie har biyu? Mukuma miyasa tamu Ummie É—in É—ayace?â€?. Babu shiri Gwaggo ta saka dariya ita da Zainab. Zainab tace, “Kuma ai Umminku biyu, ba ganiba, gakuma Ummie, kaga biyu kenan aiko?â€?. Kansa ya É—aga mata cikin gamsuwa, sai cayay “Aunty zee miyasa su su Ummien Abbu basuje Dhahran ba sun zauna dashi suna kaishi makaranta, suna masa wanka, suna kaishi yawo?â€?. Dariya sosai Zainab da Gwaggo keyi, Saiga Sadiyama dake fama da tsohon ciki ta shigo, ta zauna tana tambayarsu miya basu dariya haka?. Gaya mata Zainab tayi, Sadiya itama tai dariya tana miÆ™ama Abu-Turab hannu yazo, amma sai yaÆ™i yama maÆ™ale Gwaggo. Yana lafe jikin Gwaggo yace, “Aunty Zee ita kuma wannan Ummien waye?â€?. Zainab tace, “Itama Ummienka ceâ€?. Shiru yayi yana kallon Sadiya, a ransa kuma dai yanajin kamar abin yayi yawa, kenan Ummin tasa tamafi biyu. Kafin yay wata tambayar Abu-Talib sarkin hidima ya shigo, ganin Abu-Turab a cinyar Gwaggo shima sai yaje ya É—ane saboda kishi. Abu-Turab ya shiga turesa akan sai ya tashi, nanko faÉ—a ya kaure. Wannan abu ya saka Gwaggo dariya sosai da Sadiya, Zainab tace ai kaÉ—anma kenan indai su Abu-Talib ne, hayaniyarsu ta saka Ahmad daya fito alwala leÆ™a É—akin, dan yasan faÉ—an da suka sabane sukeyi. Koda ya É—aga labulen yaga a jikin Gwaggonsa suke wannan bidigeren sai ya daka musu tsawa, “Wane kalar rainine wannan zakuzo jikinta kuna faÉ—a? Abu-Talib ba aikoka nai ka kiranin Aunty Zee tazo taci abinci ba?â€?. Yanda duk suka nutsu sai suka bama Gwaggo tausayi, ashe Ahmad É—in na nan bai canjaba ko akan Æ´aÆ´ansa, hannunsu ta kama ta maida a cinyarta ta zaunar da duk sun miÆ™e suna neman wajen É“uya, tace, “Babu ruwanka kai dai, cjikinka ko nawa?â€?. Ahmad yay murmushi da faÉ—in, “Nakine Gwaggo, amma ai saisu zauna lafiya ba suyita tsallen banzaba, shifa wannanma aikosa nayi amma yama mantaâ€?. Sadiya tace, “To yaya ai gara su more abinsu, cinyar da basu taÉ“a hawaba cefa, ina Haysam?â€?. “Wannan ai shi sai a hankali, yana can maÆ™ale Mudanseer, da Ayyah kawai ya yarda sai Mudan É—in, gadai wanda ya sake da mutane nan uban hidimaâ€?. Ya nuna Abu-Talib. Dariya sukai har Gwaggo, Ahmad ya saki labulen yana faÉ—in bara yaje salla ya dawo. Duk yanda su Ahmad sukaso samun sakewa su gaisa da iyayensu hakan ya gagara, sai dare bayan tafiyar Æ™annensa dasu Yaya Maryam sannan suka É—an samu nutsuwar zama gaisuwa da iyayensu da kakarsu Iya, akayi hirar yaushe gamo har kusan Æ™arfe É—aya, sai da su Baba sukace suje su kwanta hakanan sannan, dan Abu-Turab ma shi tuni yayi barci, su Haysam ne dai ido biyu. Umm-Ruman É—akin Amminta ta tafi tai kwanciyarta, Haysam kam da Abu-Talib É—akin Ayyah, Abu-Turab da Zainab kuma É—akin Gwaggo, Ahmad kuwa ya kwana shi kaÉ—ai a É—akinsu na sashen Ayyah. ★★★★ Washe garima dai haka suka tashi da Æ´an sannu da zuwa, kowa sai sha'awarsu yake da Æ´an yaransu masu kama da larabawan Æ™asar Morocco, su basuyi fariba, amma jin daÉ—i ya saka fatarsu gogewa tana kuma Æ™yalli da wani cika idanu. Abinda kuma ya sake birgesu da yaran duk abinda aka basu ci sukeyi, da wahala a basu abinci suce basa cinsa, duk da wani abun ma basu sanshiba, amma haka zasu amsa, sai dai idan basaso zasuci kaÉ—an nefa suce sun Æ™oshi. Tsaf Ahmad ya lura basa cin abinci sosai, kuma bakomai bane sai rashin sabo da cimar nanÉ—in, amma yay biris dasu a cewarsa da haka zasu saba da cin ai. Itama dai Umm-Ruman bata taÉ“a cewa komaiba, dan ita takantama takeyi. Zainab data fahimci komaice take É—aukarsu a sace taje wajen Yaya Mudan ko Abu tace a saya musu wani abun ko biscuits ne haka. Kwanansu Uku anan gidan suna gaisawa da Æ´an uwa da abokan arziÆ™i, dan kullum cikin zuwa akeyi, abokan Ahmad sai kawo matansu sukeyi yimusu sannu da zuwa, su Sufyan duk an zama manyan mutane, dan shima yana aikinsa yanzu gashi yayi Æ™iba abinsa, yaransa biyu shima yanzun. Babane yace yakamata su koma gidansu hakanan, dan ya kula ananÉ—in kamar a takure suke, musamman ma Rumana da kowa ya fahimci laulayin ciki takeyi, banda uban gayyar da saida yaji Ayyah ta faÉ—a sannan hankalinsa yakai. Yaji daÉ—i, amma sai antayama Rumana harara yake akan wai bata faÉ—a masaba, itako tai biris dashi. Ita batasan da zancen gidaba, duk da dai taga an gyara gidansu tsaf, kowane sashe yasha gyara tamkar ba gidanba, an rushe sorayen Æ™ofar gida guda biyu anyi guda É—aya da shaguna a waje da aka zuba kayan saidawa a dukansu, dan Æ™ofar gidan nasu ya zama wata Æ´ar Æ™aramar kasuwa maiban sha'awa. Cikin gidan kuma dukda ba gini aka canja masaba yasha gyara sosai daya canja fasali saboda dabarun masu gini daya samu. Da yamma bayan Mudan ya dawo daga kasuwa ya kwashesu a motarsa har zuwa anguwar da Ahmad yay gini wanda ko a labari bai taÉ“a sanarma Rumana ba, dukda ahima dai a hoto kawai yake ganin gidan, dan Mudan ne tsaye akan komai har aka gama. Gidajene guda uku jere da juna, na Ahmad, saina Mudan, sai Abu kuma. Anguwar sabuwar anguwace, amma kuma dai ta cika da gine-gine sabbi, sai dai babu hayaniya sosai da yake ba kowane ya gama dawowaba, amare ma sunfi yawa a anguwar. Tunda suka shigo gate É—in gidan baÆ™i da kwalliyar gold a jiki Umm-Ruman ta saki baki tana kallon gidan, bawani Æ™ato bane amma kuma an masa gini mai Æ™ayatarwa. Ta kalli Ahmad dake murmushi, gira ya É—aga mata tare da kashe mata ido yana kama hannunta cikin nasa. Bata iya cewa komaiba tabisa, hakama yaran binsu sukai suna tsallen-tsallensu. Mudanseer ya buÉ—e Æ™ofar shiga falon yana faÉ—in, “Kowa ya shigo da addu'a, musamman ke Umm-Ruman dan dagake babu wata a gidanan harma dana Saudiyyaâ€?. Dariya suka sanya, Ahmad yace, “Amma Mudan kai É—an bukulune, baÆ™in ciki kake naÆ™aro amarya?â€?. Sosai suke dariya yanzu banda Ruman dake Æ™oÆ™arin Æ™wace hannunta tana cika, Ahmad yay saurin sake damÆ™ewa yana dariya da faÉ—in, “Kinga gimbiyar mata wasa nake, ai kishiya ko a mafarki babuke babu itaâ€?. Nanma dai dariyar sukayi, banda su Haysam da tuni sun shige cikin falon da gudu sun É—are kujeru. An gyara falon tsaf, komai an saka a gidan, dan haka suka shiga zagayawa ko ina, a Æ™asa akwai É—akin Rumana sai É—akin baÆ™i saina yara, akwai kuma wani anyi Æ™ofarsa ta fita can waje shima dai na yaranne idan sunyi girma, sai kicin da kafin ka shigesa akwai dani farko. Kasancewar falon babbane an shirya kujerune har kashi uku a cikinsa, dolene tsarin ya burge mai kallo. Sai Æ™afar bene da zata kaika can sama inda É—akin boss Ahmad yake, kafin É—akin akwai falo guda biyu da kuma wani É—akin bayan nasa. Gaskiya gidan yayi Æ™yau matuÆ™a, gashi an zuba komai masha ALLAH, Ruman ta rungume Ahmad tana hawayen jin daÉ—i, yau sune da gidan kansu bayan wahalar haya da sukai na tsahon shekaru har a Æ™asar da ba tasuba. Dariya Ahmad yakeyi, ya jata jikinsa ya rungume yana lallashinta. “Haba Gwal É—ina, minene abin kuka kuma anan?â€?. “Dolene nai kuka Yaya, UBANGIJI yay mana sutura kashi-kashi da baki bazai iya faÉ—aba, muna godiya a garesa irin wadda bata yankewarnan a saman harshe, Yaya kayi Surprise É—ina wlhy, koda wasa ban taÉ“a kawo hakan cikin rainabaâ€?. “Dolene mu godema ALLAH Ruman, zakuma mucigaba da gode masa har Æ™arshen numfashinmu, naso na faÉ—a miki batun gidan amma sai nace bara dai na bari idan mukazo Æ™ya gani insha ALLAHU, munrigada munyi yawa yanzu, idan mukace zamu zauna acan zamu takura musu muma mu takura, shiyyasa da Mudan ya samu fili nima sai nace ya bincika mana, to sai aka dace aka samu harma na Abu, a hankali mukaita ginawa ana hutawa har gashi an kammala cikin amincin ALLAHâ€?. DaÉ—i yasa Rumana sake rungume Ahmad. Ya dungure mata kai da faÉ—in, “Nima ai na rama ne, kina tare da new baby na amma shine ban saniba ko?â€?. Dariya sosai Rumana keyi, ta kama hannunsa ta É—ora saman cikinta, “To kayi haÆ™uri Yayana, ai gashinan kaji yanzu, ya kamata ace kafin kowa ya ringa sanin inada ciki kaine zaka fara ganewa, amma koda yaushe sai an faÉ—a kake ganewaâ€?. “To ya na iya, nidai fa naji gimbiyar ta Æ™ara É—anÉ—ano, amma sai ban ranfobaâ€? yay maganar a cikin kunnenta. Fuskarta ta É“oye a Æ™irjinsa suna dariya, shigowarsu Haysam yasa suka saki juna. Gida suka koma a ranar, sai a washe garine suka dawo gidansu gaba É—aya bisa rakkiyar Æ´an uwa da abokan arziÆ™i, kowa nata yaba gida da tsarinsa, sai dare kowa ya kama gabansa aka barsu su kaÉ—ai a gidansu, Zainab dai ta maÆ™ale wajen Gwaggo akan itafa tana can sai idan zasu komane. To yazam ma zaman su Haysam ba sosai ananba, sai aka bar Umm-Ruman da Ahmad kawai, suma wani lokacin can gidan suke yini. Suna kwana na tara da dawowa Ahmad yaje gidan Alhajin nan na anguwarsu da suka taÉ“a haÉ—uwa a saudiyya dansu gaisa yay masa godiya bisa alkairin da yayma su Baba, da kuma tsayawa da yay akan ginin gidajensu, dan shine yay tsaye akan komai har gyaran gidansu saboda sana'arsa kenan saida gidaje. Alhaji yayi farinciki da wannan ziyara tasu Ahmad, sun kuma karramasu karramawa ta mutunci da girmamawa, sannan ya bama Ahmad dama akan ya É—auki mota a gidan yaje yay amfani da ita har su tafi, dan baikamata yayta yawo a motar hayaba. Ahmad yayi godiya da wannan karamci, ya amshi key É—in da Alhajin ya basa suka koma gidama a motar daya bashin aro. Satinsu biyu cif da dawowa baba ya zaunar da Ahmad akan maganar Samina, da kuma halin da mama gaje ke a ciki na taÉ“in hankali, dan yanzu lamarinta ya sake turewa sosai, zata zauna taita surutai tana faÉ—in tsiyatakun da sukai ita da inna mari, wani lokacin kuma saita haÉ—a kwanaki batai maganaba, sai dai kallon mutane da idanu. Ahmad yaji tausayinta sosai, ya kuma aminta zaije ya fiddo Saminar kafin a shiga hidimar bikin su Mudanseer. Washe gari kuwa tamkar yanda yay alÆ™awari haka ya shirya shida Mudan da Abubakar da baba ba tare da kowa ya saniba suka nufi prison iÉ—n da aka saka Samina. Acan suka tadda Alhaji Hamisu dazai taimaka musu tunda shiÉ—in sanannen mutumne kuma mai jama'a. Koda suka iso prison É—in, Ahmad da Alhaji da babane kawai suka shiga, akabar Abu da Mudan a mota. Suna nan zaune kusan awa É—aya da wasu mintuna sai ga Ahmad ya fito ransa a É“ace, ya buÉ—e baya ya shiga ba tare daya cema su Mudanseer komaiba, sai dai bai rufe murfinba Æ™afafunsa duk suna waje ma. Suma yanayin da suka gansa a cikine ya sakasu yin gum da bakinsu basu iya cewa uffanba. Suna nan zaune babu mai cema É—an uwansa komai har kusan mintuna talatin sai ga baba da Alhaji sun fito. Sam Ahmad baiko É—ago kaiba dukda yaji takun isowar su Baba wajen, yanata danna waya abinsa. Baba yace, “Sannu sarkin zuciya, Amadu wai sai yaushene zaka rage wannan zafin nakane haka? Daga magana sai kayi fushi ka fito?â€?. Murmushi Ahmad yay yana É—ago gansa zaiba baba amsa, sai idonsa karaf akan Yamusashshiyar tsohuwa mai kama da Samina. Duk yanda yaso daurewa kasawa yay sai da yace, “Baba wannan É—infa?â€?. Baba yay murmushi mai ciwo yana kallon inda Samina ke tsaye kanta duÆ™e a Æ™asa tana hawaye, ya kalli su Mudan da suma sukai mutuwar tsaye suna kallonta sannan ya bama Ahmad amsa da cewar “Ƙanwarkuce Saminaâ€?. A cikin matuÆ™ar firgici sukace, “Samina fa Baba?!!â€?. Ƙasa ta durÆ™ushe tana wani irin kuka maiban tausayi da cin zuciya. Baba yace, “Kunga kushiga mota muje kunji, wannan ba maganar nan baceba, É—iyata tashi bar kukannan haka ya isa kinjiâ€?. Kasa tashi Samina tayi, sai da Baba ya taimaka mata sannan ta miÆ™e daÆ™yar, ita da Baba suka shiga mitar Alhaji, Ahmad kuma dasu Mudan suna a motar Mudanseer É—in. Babu wanda ya iya sake tofa komai har suka isa gida, kowa sai saÆ™awa da kwancewa kawai yake a cikin ransa, gaba É—aya jikinsu yayi sanyi musamman ma Ahmad da sam bai taÉ“a kawoma kansa ganin Samina a wannan yanayinba, yanda yay matuÆ™ar tsanarta sai tausayinta ya rage wani kaso a ciki. Abu kam kasa daurewa yayi saida ya share hawaye saboda tausayin Æ´ar uwar tasu, ko iyayensu da suke tsoffi sunfi Samina Æ™yawun gani a ido. Da suka iso gidanma Samina kasa fitowa tayi a motar saboda kunya da matsananciyar tashin hankali da damuwar da take ciki, taso ace anbar rayuwarta ta Æ™are a jail, dan tana jin kunyar haÉ—a idanu da mutane musamman jama'ar gidansu, tasan dukda tsahon shekarun data É—auka mutane bazasu gaza tunawa da ta'asar data aikataba a baya, kuma bazasu gaza yin zunÉ—entaba, sannan babu abu mafi É—aga mata hankali a yanzu irin ganin Ahmad da tayi. Baba ne ya kamo hannunta ya fiddota, kasancewar yanzun Æ™ofar gidan nasu yazama wata Æ™aramar kasuwa yasa idanu sukayo musu ca, dukda babu wanda ya gane Saminar saboda fita hayyacinta da tayi. Lokacin da zasu shiga gidan sai kawai ta fashe da kuka mai ban tausayi, wanda yaso É—aga hankalin su Ahmad fiye da wanda tayi a baya. RaÉ“asu yay ya shige abinsa tamkar abun bai damesa ba, hakan yasa baba ya bisa da kallo yana girgiza kai kawai, yasan Ahmad idan har ya tsani abu tofa ya tsanesa kenan sai kuma ta ALLAH kafin ya sake waiwayensa. Da lallashi ya samu Samina ta shiga gidan, kai tsaye sashinsu ya wuce da ita, hakan yasa su Gwaggo da sukasan da zuwa É—akkotan suma hankalinsu ya tashi matuÆ™a. Gwaggo ta kama hannun Saminar ta saka a jikinta itama tana hawaye, hakama Ayyah kuka takeyi, iyama da Abu yaje ya kira ganin Samina ya matuÆ™ar É—aga hankalinta. Sauran matan gidan babu wanda yasan mike faruwa, sai su Haysam dake gidan da sukai tsaye suna kallon Samina, Abu-Turab ma zuwa yay bayan baba ya É“oye yana kuka wai tsoron Samina yakeji. Baba yay murmushi tare da É—aukarsa yana lallashi, “Haba Iliyasu minene abin kukan to, wannanfa ba abin tsoro bace innarkace kajiâ€?. NoÆ™e kafaÉ—a Abu-Turab yayi yana sake É“oye fuska a jikin baban. Baba ya sake yin murmushi yana shafa bayansa. Ruwan wanka Gwaggo ta haÉ—ama Samina, kasancewar jikinta babu Æ™wari sai iya ta shiga danta taimaka mata. Wanka sosai na haÆ™iÆ™a iya taima Samina, kasancewar ruwane mai zafi sosai sai taji daÉ—in jikinta, har kanta sai da iya ta wanko matahi tas, sai ga Samina an fito daÉ—an fasali, dukda bilicin ya rigada ya gama lalatata, dukya lalata mata fata ya maisheta tamkar wata tsohuwa, ga wahalar datasha a jail. ÆŠakin Gwaggo aka kaita, zainab ta bata kayanta ta saka, sannana aka kawo mata tea tasha dan hanjinta ya wartsake. Tana cikin shan shayinne Ahmad daya fita ya shigo gidan, magana yayi akan Saminar ta fito Mudan ya kaita asibiti dan a duba lafiyarta. Kowa yay na'am da hakan, dan haka Samina na kammala shan shayin da kaÉ—anma ta iya sha Zainab ta kamota suka fika fito. Asibiti mai Æ™yau Mudan ya kaita bisa Umarnin Ahmad. Shikuma ya É—auki Abu-Turab daya maÆ™ale masa suka tafi gida. Koda yazo gidan bai faÉ—ama Rumana komaiba, sai Abu-Turab ne ke sanar mata yaga ojuju a gidansu Baba. Ta É—auka shirmensane kawai, dan haka tai dariya ta share zancen, amma sai Abu-Turab yayta maimaitawa maganar, hardai ta Æ™osa ta tambayi Ahmad dake cin abinci yana saurarensu Æ™arin bayani. Kamar bazai tankaba yacigaba dacin tuwonsa, sai da ya gama tsaf yamaje É—akinsa yayo wanka ya dawo sannan yake sanar mata Samina ce fa da suka É—akko a jail Abu-Turab É—in ya gani. Dukda Rumana bataga Samina ba yanda Ahmad ke bata labari saida tayi hawaye. Shiko ya tsaya kawai yana kallonta da mamaki, to miye abin kuka anan? Kuma tunma bata gantaba, idan ta ganta kuma sai yaya kenan?. Baki ya taÉ“e yana É—auke kansa gefe, hakan sai ya bama Rumana haushi, dan a ganinta itama bai kamata Ahmad É—in ya cigaba da riÆ™e Samina ba har yanzu, yadace ace ya yafe mata komai ya wuce kawai. Tashi tai ta bar masa falon tana kuka, shiko ya bita da kallo harta haye sama sannan ya sauke numfashi yana girgiza kai da murmushi, irin ita mai Æ´ar uwarnan ko. Duk binciken da Doctor yayi baiga wata matsalaba tattare da Samina, sai olsa kawai dake damunta, sai zazzaÉ“in cizon sauro da jininta daya hau, saiko tashin jin Æ™arfin jiki. A take suka bata gado, aka saka mata Æ™arin ruwa. ★★★★â˜? Kwanan Samina uku a asibiti, tana samun dukkan kulawa ta musamman, dan dukkan abinda ake buÆ™ata Ahmad tsaye yake akai, hatta da abincin da likitan ya bada shawarar a ringa maba Samina haka Rumana kullum ke Æ™oÆ™arin dafawa akaima Samina, dukda dai Ahmad ya hanata zuwa dubata asibitin, a cewarsa saita gama fushin dashi sannan. Ganin dai da gaske ba barinta zaiyi tajeba saita sakko daga haushinsa da takeji ta bashi haÆ™uri. To aranar da yamma yace ta shirya yakaita su duba Saminar. Taji daÉ—i, ta shirya tsaf cikin baÆ™ar abaya ta larabawa tare da naÉ—a kanta da gayalen jallabiyar, tayi Æ™yau sosai, har Ahmad yaji kihin barinta ta fita a haka. Da dai tai masa Æ´ar shagwaÉ“a sai kawai ya haÆ™ura suka tafi. Acan suka iske su Zainab dasu Haysam suma Mudan ya kaisu. Sosai hankalin Samina ya tashi da ganin Æ´aÆ´an Ahmad da Rumana, da yanzu itace a wannan matsayin, amma gashi son zuciya ya jata takai kanta ga hanyar data gaza É“illewa, tayi kuka sosai tamkar zata shiÉ—e, Rumana ta rungumeta a jikinta tana lallashi da tabbatr mata komai ya wuce dan ALLAH tabar kuka, ta É—auka hakan matsayin Æ™addara kawai. Ahmad na É—akin amma ko kallo basu ishesa ba, daga Æ™arshema ya fita hannunsa riÆ™e da Abu-Turab zuwa wajen likita. A ranar aka sallamesu da daddare, sai kuma lokacin sauran Æ´an gidan sukasan da dawowar Samina har Baba Yusha'u, yako tubure Samina bazata zauna a gidanba, anyi lallashin duniya yaÆ™i sauraren kowa hatta iya. Fahimtar da sukai ransa a É“acene yasa baba yace Ahmad ya tafi da samina ta zauna a gidansa harsu shawo kan baba Yusha'u, dan yanzu yana cikin fushine zai iya furtama Samina dukkan abinda yazo bakinsa. Sam Ahmad baiso hakanba, amma sai yaga Umm-Rumana na É—okim ita, hakan datai ba Æ™aramin haushi ta bashiba, dan haka yasa Mudan ya kaisu gida akan shi akwai inda zaijene. Rumana sarai ta fahimci dankar ya É—auki Samina ne, amma sai batace komaiba ta barsa, dan ita lamarin Ahmad ma yanzu al'ajab yake bata, idan ya riÆ™e abu a rai ya riÆ™esa kenan, kafin ya sakko asha fama. ÆŠakin baÆ™i na gidan aka bama Samina, Rumana ta É—eba wasu kayanta ta bata, dukda sun mata yawa haka taketa zundumawa, tsakaninta da Ahmad kuwa ko kallonta bayayi, idanma ta gaishesa sau É—aya yake amsawa ya É—auke kansa, idanko tana falon Æ™asa shi baya zama, hakan na masifar damunta, dukda tana nan maÆ™ale da mugun sonsa da yafi na baya yawa tasan yamata nisa a yanzu, danshi mijin Æ™anwartane, Æ™anwar tatama uba É—aya, ko matan duniya sun Æ™are tasan bata isa kida kallo ga Ahmad ba a yanzun. Wani lokacinma da gayya yakema Umm-Ruma wani abun a gabanta, aiko hakan yana zafarta a rai, dan takanci kukanta sosai. Kamar wasa zancen gitowar Samina ya fara zagaye bakunan mutane, da biyu ake zuwa ganinta gidan sai dai a iske batanan, wasu sukance É“oyewa take, wasu kuma suce tana gidan inna mari ne wajen babarta. To koma dai miye abin tsegumi bai Æ™arewa a bakunan mutane. An shiga hidimar bikin su Mudanseer, wanda ana saura kwanaki biyu É—aurin aure Ahmad ya É—auki su Rumana sukabi jirgi sai porthercout, ashe ita batasan Happy ce amaryar Mudanseer ba. Wannan al'amari ya É—aure kan Rumana, to a ina Happy suka haÉ—u da yah Mudan haka?. Sun sami tarba ta mutunci maiban mamaki ga ahalinsu Happy, kowa na mamakin canjawar É—an uwansa, sai da suka sami nutsuwane da daddare Happy ke bama Rumana labarin yanda suka haÉ—u da Mudan. Ashe Ahmad take so ita tun kan su wuce saudiyya, amma shi sam yaÆ™i nuna ya fahimceta, bayan tafiyarsa ta shiga tashin hankali, taita masa messeges da kalaman soyayya amma sai baitaÉ“a bata amsaba, hasalima idan ta kirashu koshi ya kirata bazai taÉ“a nuna mata ko messeges É—in ya ganiba. Ta shiga damuwa sosai harta samu Abubakar da zancen, Abu yay dariya a wancan lokacin tare da bata haÆ™uri akan abinda yayansu yay mata. Itako tace babu damuwa, ita bai taÉ“a É“ata mata raiba dan ta fahimci yana son matarsane sosai, bayason haÉ—ata da kowa a rauwarsa. Abubakar ne ya bata shawara akan Mudanseer, yakuma nuna mata hotonsa da tabbatar mata cewa kamannin Mudanseer É—aya da Ahmad, babu wani banbanci. Koda taga Hoton yah Mudanseer ta aminta da zancen Abubakar, sai dai bataji son Mudanseer a rantaba, tadai cema Abubakar zatai tunani akai. Koda suka rabu da Abubakar sai yakoma yayta cusama Mudanseer zancen Happy shima, tun Mudan na zagin Abubakar É—in harya É—an fara jin wani abu game da ita, saboda Ahmad ma dai ya shiga maganar, shi kuma Ahmad bason Happy ne bayayiba, har cikin ransa yanaji zai iya aurenta kodan ya tsamita daga duhun da take ciki, amma yana duba yanayin rayuwar da yake cikine, Æ™arfinsa baikai ya riÆ™e mata biyuba a wancan lokacin, idan yace zai aje mace fiye da É—aya rigima kawai zai haÉ—ama kansa wajen É—aukar nauyinsu na yau da kullum. Hakan yasa yaso janta zuwa lokacin da zaiÉ—an sake Æ™wari, to saikuma Abubakar yazo masa da batun Mudanseer, koda Ahmad ya tuntuÉ“i Mudan da batun yaga lallai ya karÉ“i zancen kuma yanason Happy É—in saishi yaji zai iya haÆ™ura ya barmass, dan da kai da kaya ai duk mallakar wuyane. Da taimakon Ahmad Happy ta fara son Mudan, kafin wani lokaci soyayya tai Æ™arfi a tsakaninsu, har Happy É—in ta dawo karatu nan kano gidan wani uncle É—inta. Daga nanfa soyayya ta Æ™ara Æ™arfi da shaÆ™uwa a tsakaninsu, da farko Gwaggo ta shiga damuwa da wannan soyaya tasu, dan ita a ganinta tayaya Mudan zai auri wadda bata salla?. Amma sai baba ya zaunar da ita yay mata bayani yanda zata fahimta, yakumace suyi addu'a hankalin Happy ya dawo akan musulunci. ALLAH mai komai da kowa kuwa da yake yaso Happy da rahama sai gashi ta musulunta a hannun Mudanseer ba tare da kowa nata yasaniba, ta zaÉ“i sunan Halimatussa'adiyya, Har zuwa yanzu kuma babu wanda yasan ta musulunta a cikin ahalinta, tayi alÆ™awarin sai tayi aure nauyinta ya koma kan mijinta sannan ta bayyanama iyayenta gaskiya, dan dama daÆ™yar suka yarda zata auri Mudan, saida aka kai ruwa rana sosai har abun ya sahafi Ahmad, daga baya kuma dai suka haÆ™ura saboda tace zata kashe kanta kota gudu tabarsu har abada. Rumana ta share hawaye tare da rungume Happy sunayi tare, ta tayata murna sosai da addu'ar fatan alkairi. Samina ma da yake da ita sukaje har kuka tayi, da mamakin irin wannan Æ™auna da Ahmad kema Umm-Ruman, saima ta fara tunanin kidai dama Ahmad yana son Rumana ne tuncan da?. Bata da mai bata amsa, sai dai rayuwar Happy ta birgeta, ta kuma yarda Ruman ta mata nisa ita da Ahmad. Ranar juma'a aka É—aura auren Happy (Halimatu) da angonta Mudanseer, a ranar su Rumana suka taho da amarya nan kano, bisa rakkiyar tsurarun danginta, tanata kukan rabuwa da iyayenta suma sunayi. An fara kawota nan gidan su Ahmad, mutane nata Æ™ananun magana akan Mudan ya auri Æ™abila. Washe gari kuma aka É—aura auren Abubakar da É—iyar Æ™anwar Gwaggo mai suna Zubaidah, daga nan aka haÉ—e shagalin biki akasha aka more. Samina nata É“oye-É“oye amma hakan bai hana mutane bincikota ba dansu gani, sukda ma taÉ—anyi fasali haka kaita zunÉ—enta. Bayan anyi biki an shashshare aka miÆ™a amare gidajensu, su Umm-Ruman kuma suka shiga barcin gajiya. ★★★★★★ Bayan biki da sati É—aya Ahmad suka nufi gidansu Inna mari bisa umarnin baba shi da Mudanseer. Halin da suka iske mama gaje a ciki ya É—aga musu hankali matuÆ™a, suka kwasheta zuwa asibitin dawanau. Dukan wani taimako na musamman sun bada damar a batashi, cikin amincin ALLAH kuwa tafara samun sauÆ™i da yake abun baiyi nisaba, amma kuma likitocin sun tanbatar musu lokaci-lokaci ciwon zai ringa motsa mata, dan É“acin raine ya taru mata a zuciya harya kai ga taÉ“a mata Æ™waÆ™walwa. An bata magunguna suka É—akkota suka dawo da ita gida, a lokacinne Ahmad yay tunanin yakamata mama gaje ta koma gidansu kodan ta ringa samun kulawa, dan anan Æ™arfin iya ya Æ™are sosai, itama Æ´arta sotake ta É—auketa daga gidan, bai kamata kuma abar mama gaje ba kawai hakan zai sake girmama ciwonta. Koda Ahmad yazoma da baba shawarar saiya aminta sosai, dan haka suka zaunar da baba Yusha'u sukai masa nasiha mai ratsa jiki akan yay haÆ™uri mama gaje ta dawo gidan da zama anan sashen iya ta Æ™arasa rayuwarta, sai Samina ta cigaba da kula da ita har itama ALLAH ya bata miji tayi aure, dansu Ahmad watan gobe zasu koma saudiyya. Yau É—inma yaso turjewa, amma da sukaita lallashinsa sai ya yarda, dukda bada zaman aure zata dawo gidanba haka Ahmad yaÉ—an shirya masu É—akin da zasu zauna ita da samina, katiface kawai sai kwabar kaya daÉ—an abin buÆ™ata. Haka aka dawo da mama gaje gidan abin tausayi, itama Samina akace ta dawo. Jitai kamar ta fasa kuka, dan koda Ahmad baya kulata ganinsa da take yawanyi acan na saka zuciyarta yin sanyi, haka babu yanda zatayi ta dawo nan gifansu da zama. Sai dai kuma sam babu jituwa tsakaninta da mama gaje, sai da su baba sukai mata faÉ—a akan hakan sannan ta nutsu ta fara bata kulawar da ake buÆ™ata tana kaico da ALLAH wadai da rayuwar son zuciya da suka jefa kansu a ciki, da yanzu sune a daular dasu Ammi ke ciki, amma gasunan babu wan babu Æ™anin, babu dukiya babu Ahmad, ita yanzu ko sunan ma'aruff ma batason tunawa a rayuwarta. Tanaji tana gani fita ta gagari rayuwarta, saboda data fita yara zasu fara mata ihu, mazan dake majalissa na zunÉ—enta da dariya da kiranta *Matar manya*. Wannan dalilan ya sakata haÆ™ura da fita ko ina a rayuwarta, ga yaran Ahmad sam basa yarda da ita, Haysam ne kawai, shima zakiga yana É—ari-É—ari da ita, wanan abu har kuka yake sakata. Dan akwai randa ta shigo sashen nasu Ahmad amsar ruwan zafi zata jiÆ™ama mama gaje magani sai taci karo da Abu-Talib dake wasa a tsakar gidan ya faÉ—i, tai Æ™oÆ™arin É—agashi ya tashi yaronnan ya saka mata ihun kuka akan karta taÉ“ashi. Tana Æ™oÆ™arin saukesane Ahmad ya shigo gidan, zuwansa kenan yazo gaushesu dan Abu-Talib ranar anan ya kwana shi da Haysam. Jikinta har rawa yake wajen sauke Abu-Talib, a ranta tana tsoron kar Ahmad É—in yay tunanin wani abu taima yaron ne. Dan taga Ahmad ya tsatstsareta da idanu fuska a É—aure, cikin rawar baki tace, “Wlhy babu abinda nai masa, na iskesa ya faÉ—ine shine nai Æ™oÆ™arin tadashi amma yake kukan nan.......â€? Hannu Ahmad ya É—aga mata batare da yace komaiba, ya kama hannun Abu-Talib dake É“oye a bayansa suka bar wajen. Hakan yasa Samina juyawa ta koma tana kuka batare da ta shiga amsar ruwan zafinba. Wannan yasa duk son da take nason jan yaran a jikinta ta haÆ™ura, sai dai ta kallesu daga nesa kawai. ★★★★★★ A wannan tsakanin Sadiya ta haihu Æ´an biyu duk mata, su Rumana suka shiga jerangiyar zuwa gidan har akai suna, kwanaki hudu da sunan Æ´aÆ´an sadiya Fa'iza ma ta haihu na uku, suka sake rankayawa katsina, Samina bataso zuwaba amma Æ´an uwan sukace ta cire komai a ranta ta ringa shiga cikinsu, haka suka sakata dole taje, cikin Æ´an shema ma ta kasa sakewa tanata laÉ“e-laÉ“e. Bayan dawowarsu daga sunan Fa'iza Umm-Ruman ta roÆ™a Ahmad ya barta suje gidansu da suka zauna ta gaishe da su maman Ama idan suna nan. Bai musaba ya barta, shima da kansa ya kwashesu amota dukansu ya kaisu. Tun sallamar da Rumana tai a cikin gidan jikinta yay sanyi, gidan dukya canja kamanni tamkar ba shiba, ga kaya kaca-kaca, wanke-wanke a bakin rijiya Æ™uda natabinsu. Yara sai hayaniya suke suma kaca-kaca dasu babu mai shigar arziÆ™i. Sai dai ganin Æ´an gayu sun shigo gidansu yasa yaran yin tsit suka zuba musu idanu, Rumana ta sauke idonta akan Ahmad din maman Ama daya zama É—an saurayi yana wanki a bakin rijiyar, yaron kamanninsa na nan basu canjaba, murmushi tayi na Æ™arfin hali tana faÉ—in, “Ahmad ne wannan halan?â€?. Ahmad ya ajiye kayan hannunsa yana mutsika kumfar dake jikin hannun idonsa a kansu cikin É—ari-É—ari ya amsa da “Eh nineâ€?. Murmushi ya ta sakeyi tace, “mamanka fa?â€?. Shiru yaron yayi cikin Æ´ar damuwa, kafin ya nuna mata É—akin da Rumanan ta zauna. “Tana nan cikiâ€?. Rumana tace, “To ko barci take?, yimata magana kace ga baÆ™iâ€?. ÆŠauraye hannu yaron yayi yanufi É—akin, babu jimawa ya fito yace, “Tace ku shigoâ€?. Zuciyar Umm-Ruman cike da É—unbin mamaki tabi Ahmad hannunta riÆ™e da Abu-Turab, su Haysam na biye da ita shi da Abu-Talib, sai kallon gidan suke cike da tsantsami. Maman Ama dake kwance bisa wata yololuwar katifa ta tashi da Æ™yar, gabanta da tsohon ciki, dukta lalace tayi baÆ™i tamkar mai ciwon yunwa. Sam bata gane Umm-Ruman ba, amma ganin baÆ™uwar Æ´ar gayuce duk sai ta rikice, tai yunÆ™urin tashi danta nemo aron tabarma wajen kishiyarta amaryar dan sunfi shiri akan ta tsakkiyar amma sai Rumana ta dakatar da ita saboda tausayi. Taja kujera Æ´ar tsugunno dake gefe ta zauna tana fadin, “Yi zamanki maman Ama, wlhy nanma ya isaâ€?. Karon farko da gaban maman Ama ya faÉ—i. dan kuwa tasan Amarya ce kawai ke kiranta da wannan sunan. Rumana ma data fahimci bata ganetaba, sai tace, “Niko maman Ama sai naga kamar baki ganeniba, Rumana ce faâ€?. Har taune harshe maman Ama keyi wajen faÉ—in, “Wai kina nufin Amarya matar Ahmad da suka zauna anan É—akin?â€?. Rumana tai murmushi da cewa, “Lallai kam baki mantaniba, itace kuwaâ€?. Babu shiri maman Ama ta miÆ™e zumbur jikinta na rawa, tama manta da nauyin cikin jikinta, sai tafa hannaye take jikinta na rawa tana sallalami. Rumana dai nata dariya, cikin sassarfa Maman Ama ta fice tana Æ™walama kishiyoyinta kira, takuma aika yara su kira mata su maman Aysha duk da yanzu ba shiri sukeba, dan tuni anyi uwar watsi saboda maman Ayshan yanzu ta haÉ—e kai da kishiyar Maman Ama ta biyun. Tuni gidan ya kacame, maÆ™wafta nata shigowa, wasuma dai Æ™in yarda sukai Rumanan ce, saida ta rantse musu. Rumana ta tambayi ina Kausar, anan suke sanar mata ai ALLAH yayma Kausar rasuwa wajen haihuwar É—anta na huÉ—u, dama tuni sun tashi daga nan gidan an haÉ—a da kishiyarta, haihuwarta É—aya acan ana biyun ta rasu bama ta haifesaba. Hankalin Rumana ya tashi harda kuka, sai rayuwar ta kuma bata tsoro sosai, da haka da hakafa kowa zai kama gabansa. Sai da gidan ya natsa aka barta daga ita sai Maman Ama a É—akin take bata labarin halin rayuwar data shiga itama, yanzu su ukune a wajen mijinsu, kowa haihuwa take kamarmi saboda gasa, yanzu haka yaranta bakwai ga cikin na takwasa, taga wulaÆ™anci kala-kala wajen mijinsu bayan aurensa na biyu, dan shiya sakata ta dawo nan É—akin aka saka shikiyarta a nata É—akin, lokacin Kausar na nan bata koma gidan kishiyartaba, zaman dai babu daÉ—i damuwar yau daban ta gobe daban, kishiya ta sakata gaba wajen miji, yazo ya saketa taje gida tai zama kusan shekara É—aya, harma ta kwashe kayanta ta saida, sai kuma ya dawo da ita, kasancewar ta saida kayan É—akin daga ita sai katifa da Æ´an kwanika ta dawo, ta dawo babu jimawa su Kausar suka tashi, tana É—oki zata koma É—akin da kausar din ta tashi tunda shima ciki da falone sai kawai mijinsu yazo da zancen zai Æ™ara wani auren na uku. Kishiyarta tata tsiya, babu dai yanda zatai ya auro suka zama su uku, da farko sun haÉ—e mata kai kamar yanda Kausar suka haÉ—e mata kai itada kishiyarta ta farko, to da zama yay zama kuma sai amaryar ta dawo wajen maman Ama din suke mutunci, yanzu haka Æ´aÆ´an gidan kusan goma sha tara, dan kishiyarsu ta tsakkiya sau biyu tana haihuwar Æ´an biyu. Tace yanzu haka dai gasunan zaman babu daÉ—i, miji nauyi ya masa yawa yama barmusu nauyin kansu kowa itake cida kanta da Æ´aÆ´anta a gidan, inya samo ya miÆ™ama kowa abinda ya samu, idan bai samoba bamaya zuwa gidan sai sulusin dare, daga sallar asuba kuwa bazai dawoba, dukda wannan halin da suke ciki yanzu haka sunji labarin aure kuma yake nema na wata bazawara. Maman Ama ta share hawaye da cigaba da faÉ—in, “Amarya wlhy yanzu haka yaran gidannan babu mai zuwa koda islamiyya, haka suke tantal baÉ—eÉ—e cikin anguwa kamar Æ´aÆ´an akuyiyi, Wlhy ki godema ALLAH amarya, Æ™yaÆ™yÆ™yawar zuciyarku ke da mijinki itace taimuku jagoran zama masu nasara a rayuwa, baku É—auki duniyar da zafiba, kunyi haÆ™uri da kaÉ—an da ALLAH ya baku gashi yau kune ke riÆ™e da mai yawan, Amarya dan ALLAH ki yafemin abinda nai miki a zamanmu, wlhy nayi nadama, na gane manufar rayuwa a yanzu, dan dukkan abinda mukai miki nida marigayiya Kausar nima saida sukaimin ita da kishiyata, bayan barin kausar gidan kuma kishiyiyi suka kuma min, tun anan na gane mun cutar dake matuÆ™a, zafin da naji yasa har yanzu na gaza yafema Kausar abinda sukaimin ita da kishiyata a gidan nan.........â€? Cikin hanzari Umm-Ruman tace, “A haba maman Ama, dan ALLAH karkice haka, ki yafema Kausar dan ita tata tarugada ta Æ™are kuma, wlhy ni dama ban taÉ“a riÆ™eku a rainaba, nakuma yafe muku. ALLAH ya gafarma Kausar ya raya abinda ta bariâ€?. “Hakane Amarya, amin ya rabbi, shikenan na yafe mata, ngd nima da kika yafemin, dan Æ™ila da wuya nima na tsallake din a wannan haihuwar, ban taÉ“a É—aukar cikin dake bani wahalaba kamar wannan cikinâ€?. “Insha ALLAHU lafiya lau zaki haihu Maman Ama, raiyuwa da mutuwa duk a hannun UBANGIJI suke aiâ€?. “Hakane amarya, ALLAH ya tabbatar, dan nima ba mutuwar nake soba kodan gudun halin da nake hangoma Æ´aÆ´ana zasu shigaâ€?. Rumana ta tausaya mata sosai, ta saka aka kira mata Æ´aÆ´an maman Ama duka ta gansu, ta saka musu albarka. Su Abu-Talib kam ai Haysam ne kawai ya yarda maman Ama ta taÉ“ashi da maÆ™wafta da suka shigo, Abu-Turab kam dama shi babu yarda, hakama Abu-Talib Æ™in yarda yayi dukda hararar da Rumana taita antaya masa. A gidan Rumana ta yini, da rana Maman Ama taciyo bashin gurasa ta kawo mata, Rumana bataÆ™iciba, su Haysam ne dai saida taimu jan ido sannan sukaci, bayan sallar la'asar ta kira Ahmad akan zataje tai gaisuwa gidansu Kausar. Ya tambayeta wanene ya rasu?. Anan take faÉ—a masa ai Kausar É—ince ta rasu, sosai shima maganar ta daki zuciyarsa, yayta jinjina abin a ransa, yace ta jira yazo sai ya kaisu dan yana ta wajen anguwarma. Shine yazo ya É—aukesu harda maman Ama da ganin Ahmad ya sake rikitata, wlhy idan a hanya ta gamu da Ahmad da Rumana sam bazata taÉ“a ganesuba. Sunje har gidan su Kausar sukaima mamanta gaisuwa, Ahmad yay musu alkairi tare da alÆ™awarin aiko da taimakonsa wa Æ´aÆ´an da Kausar É—in ta bari, suka kuma biya ta gidan auren Kausar din sukaima mijinta gaisuwa. Daga nan suka maido maman Ama gida Rumana tai mata Æ™yauta shima Ahmad yay mata akan zataji saÆ™o yanzu bashi da kudi sunsha kashi. A hakanma godiya taitayi kamar zata durÆ™usa, harda share hawayenta, dan koba komai sun samu kudin abincin kwana biyu, tausayinta ya sake kama Ahmad da Rumana. __________________________________ Watansu Rumana biyu a Najeriya suka shiyar inasu-inasu suka koma sukabar ahalinsu da kewa. Ana komawa kuma kowa ya koma makaranta, Ahmad kuma aka duÆ™ufa aiki. Haka rayuwar taita gangarawa har cikin Rumana ya tsufa ya isa haihuwa. Ranar wata juma'a ALLAH ya sauketa lafiya ta sambado Æ´ar babi gal É—inta mai kama da ita da Amadinta. Murna wajen wannan ahali ba'a magana, su Abu-Turab anyi Æ™anwa. Ranar suna yarinya taci sunan Ayyah, wato *_RUƘAYYA_*, amma kasancewar sunan Ayyah ne zasuke mata alkunya da *Noor*, to ALLAH ya raya Noor. Bayan haihuwar Noor da watanni kusan shida sukazo Najeriya bikin Zainab da angonta, dukda kasancewar É—an saudiyya Ahmad ya ce anan gida za'a É—aurama Zee É—insa aure kamar kowa. Dole wakilansa uku dashi sukazo nan aka É—aura auren akai biki kafin ya É—auka matarsa su juya. Su Ahmad kuma sai da sukaÉ—an huta anan kafin suma su koma cikin farin ciki da kewar Ahalinsu. A wannan zuwan dai Samina ta tari Ahmad tana kuka da roÆ™on gafararsa ita da Mama gaje, dayake anyi sa'a Æ´an hankalin na tare da ita a lokacin. Bai kulasuba, sai da Rumana taita roÆ™onsa harda kukanta sannan yace shikenan ya yafe musu, ALLAH ya yafe mana baki É—aya.âœ�ğŸ�? DOWNLOADED FROM AIHAUSANOVELS.COM.NG Always Vist www.aihausanovels.com.ng for download latest Hausa Novels Complete Like Our Facebook Page “To amin ya rabbi Amadidin Ayyah. angon Rumana baban Haysam😂, nima dai na yafema dukkan wanda ya É“atamin, nima rabbi ka yafemin nawa kurakuran danayi akan sani ko a rashin sani.ğŸ™�ğŸ�»ğŸ˜­ *_ALHAMDULILLAHI ALA KULLI HALIN_* duka-duka anan na kawo Æ™arshen wannan É—an littafi nawa, kuskuren da nayi a ciki rabbi ka yafe mani, abinda na faÉ—a dai-dai ALLAH ka taramu a ladan. Mun gode sosai masoyanmu da suka sayi wannan littatafai na ZAFAFA, ALLAH yabar zuminci, muna muku san so irin wujiga-wujiga dinan, irin trillions dinnan. WaÉ—anda baku sayaba kusani ko daga baya kuka karanta muna binku bashi😉, a daure azo a biyamu kar ai sanya, É—ari biyu tafu gaban wasa balle a lokacin corona É—inan😂🤣😜😲. _KADA KU MANTA MARUBUTAN DAI SUNE WANDA SU KA RUBUTO MUKU ZAFAFAN LITTATTAFAN NA BAYA, A YANZU MA SUN SAKE YUNKUROWA DA WASU SABBIN MASU SABON SALO_ _*KAUNARMU:* 💋â�¤ï¸�NA MAMUH GEE_ _*DAURIN GORO:* 💋â�¤ï¸�NA HAFSAT RANO_ _*ALKAWARIN ALLAH::* 💋â�¤ï¸�SAFIYYA HUGUMA_ _*GUDU DA WAIWAYE:* 💋â�¤ï¸�NA BILLYN ABDUL_ _*IGIYAR ZATO:* â�¤ï¸�💋NA MISS XOXO_ _CANCADI DOMIN DUKKANIN LITTAFAN NAN ZAKA/KI IYA MALLAKAR SU A NAIRA DARI BIYAR_ _GUDA DAYA DARI BIYU_ _GUDA BIYU DARI UKU_ _GUDA UKU DARI HUDU_ _GUDA HUDU DARI HUDU DA HAMSIN_ _DOMIN MALLAKAR SU SAI A TUNTUBE MU TA HANYAR_ *_ZAKU BIYA KUDI TA BANKI TA WANNAN ACCOUNT DIN👇👇_* 2260792279 _MARYAM SANI_ _ZENITHBANK_ saiku tura shaidar biyanku ta maana screenshot ta wannan layin👇👇 *07067124863* *_GA MASU TURA KATIN MTN SAISU TURA KATINSU ZUWA GA WANNAN NUMBER TAREDA TURA MATA SHAIDA_*👇👇 *09032345899* _Sayen nagari, maida kuÉ—i gida masoyan asali😉😻🥰🥰ğŸ˜�ğŸ˜�😘😘👌ğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»ğŸ’ƒğŸ�»_ Mucigaba da shakatawa da wannan dan yanzune aka fara kafta WASANğŸ˜�👉ğŸ�»ğŸ“» *_ALLAH ka gafartama iyayenmu_*😭ğŸ™�ğŸ�» DOWNLOADED FROM AIHAUSANOVELS.COM.NG Always Vist www.aihausanovels.com.ng for download latest Hausa Novels Complete Like Our Facebook Page