*GIDAN ƳAN BARIKI* (*Hot love and Romantic Story*) Story and Writer ✍🏻 bey *Zainab Abdullah Usman* (*PINKY Darling Mrs Jay* *PAID BOOK* ₦500 only account number 7060577995 *Zainab Abdullah Opey* Evidence of payment 👇 09033580667 __________________________________ I love you guys *Ai'sha MB* *Mom Muwadda* *Dr Teemah* _________________ *Ina sonki Sisina Queen SA'ADIE* ___________________________ *Wannan ƙagaggen labarine banyi shi don cin zarafin kowa ba idan ya yi dai da rayuwar wani to akasi ne* *Wannan Littafin mallaki mai shine ban yarda wani ko wata ya juya min liltafi ta kowace sigaba, banyarda a karanta min liltafi a You tube, ba har sai an nemi izinina* 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) *DIAMOND 💎 STAR 🌟 LADIES🧝‍♀️* (*we stand together*) 🤝🤝🤝 *Bissmillahi Rahamanin Raheem* BOOK ONE *PAGE* 1️⃣▶️2️⃣ SOKOTO STATE Unguwar Bafarawa estate Wani matashin Saurayi ne ya shigo cikin unguwar da guda dai-dai wani ma dai daicin gida ya yi parking ɗin motarsa, kana ya shiga cikin gidan kai tsaye, paroln ya fara dubawa kamar ya na neman wani abu amma begani ba kai tsaye bedroom ya shiga tsaye ya samu wata matshiyar budurwa, tsaye gaban mirror ta sha kwalliya, sosai ma sha Allah kyakkyawa ce ta gaban kwatance, sanye take da riga da wando na jims duk ya kama jikinta, sai riga iya cibiya, har kan neppl ɗin bearst ɗinta kana gani saboda bata saka bar ba, ta gyara gashin kanta ya sauko har tsakiyar bayanta, ware mai idanu tayi alamar lafiya? "Suhana Ina zakije cikin wannan dare yanzu fa ƙarfe goma amma ke shirya zaki fita ni kuma fa ya zakiyi da ni wacce aka kira da Suhana ce ta juyo ta kalli matashin kana tace "Kaga Jamal karka takura min fita zanyi partyn ƙawata zanje, saboda haka idan kaga dare ya yi kawai ka rufe gidanka." tana gama faɗar haka ta buɗe ƙofar ɗakin ta fita da jakarta sai wayarta, ƙirar iPhone14 da idanu ya rakata, har ya zauna ya tashi ya fita, amma tayi mai sama ko ƙasa, yana duba wurin da ya yi parking ɗin motarsa bata wurin wani dogon tsaki ya ja a fili ya furta, "Wallahi Suhana idan kika dawo saina yi miki cin uwar Allah tsine uwar mai ƙarya" ya koma cikin gidan, ita kuwa Suhana kai tsaye Ibro hotel ta nufa da ke Abdullahi fordiyo, tana shiga taji kiɗa na tashi, wani murmushi tayi wanda ya. ƙarawa fuskarta kyau, fitowa tayi kana ta nufe inda kiɗan ke tashi, maza ne da mata kowa ya yi shigar da ya ga dama kai da gani kasan ƴan bariki ne Number ɗaya, wasu na rawa wasu na gefe suna rungumar ƴan mata, masu shaye-shaye nayi, Lili ce na hango Suhana cikin ɗaga murya tace "Guy's ga Niki Minaj nan ta ƙaraso." , nan wuri ya ɓarke da ihu! suna ɗagawa Suhana hannu, itama ɗaga musu hannu tayi kafin Dj ya saki kiɗa Suhana tafara tattakawa tana wani juyi ko ina na jikinta rawa yake yi, nan wasu manyan gayu suka taso suna liƙawa Suhana kuɗi, suna shafa jikinta, sun kak minti goma haka kafin ta dena rawar tacewa "Lili Wai Ina Afiya take.?" Lili tace "tana cikin hotel, room12." Okey kawai Suhana ta faɗa kana ta kama hanyar shiga ciki, Lili tace "Yaufa Hotel ɗin nan namu ne Sultan ne ya kama muna shi gaba ɗaya!." dakatawa Suhana tayi da tafiya kana ta waigo tace "Waye kuma Sultan.?" Lili tace "Wani haɗadɗen guy ne Wallahi har ya fiki kyau da haɗuwa, ɗan gwammnan garin nan ne!." Suraj yace "Ai bamu taɓa zaton za'a samu namijin da zaifi ki kyau ba sai yau." murmushi Suhana tayi kana tace "Ƙaryar banza yana ina.?" Suraj yace "Yana nan ciki." kai tsaye ta nufe room ɗin tana murza ƙofar taji ta a buɗe ba key shiga tayi kana ta mayar da ƙofar ta rufe kallo ta ƙarewa parlon, duk hayaƙi ya cika shi, chan ta hango mutum zaune sai zuƙar shi sha yake yi, ita kuma Afiya na gurfane gabansa tana famar tsosar dick ɗinsa, Suhana tace "Afiya an fasa partyn ne na koma gida Jamal na jirana da motarsa na fito.?" sai lokacin Afiya tasan da shigowar Suhana tayi nisa wurin tsotsar dick ɗin Sultan Afiya tace "Yauwa Ƙawata na gaya masa zakizo kece kawai zaki iya da shi Wallahi har bakina ya yi ciyo da tsotsar wannan ƙatuwar abar, ki taikama min please shine ya kama muna wannan hotel, muji daɗin mu kesan zuwa 12:00 Abdul zaizo shi zai yanka min cake, kar ya same ni nan,." tana magana tana saka kayanta da ta tuɓe, tayi waje har da saka musu key ta waje kar wani yazo ya damesu, Suhana kuwa zama tayi kan kujera tana danna wayarta, Sultan kuwa tashi ya yi kana ya maida wandonsa, chak ya ɗauke Suhana tana faɗin"Kai bakada hankali ne sauke ni mana." banza ya yi da ita saida suka shige bedroom, kan bed ya sauketa, da yake akwai haske nan suka samu damar ƙarewa juna kallo, tabbas Sultan kyakkyawa ne ajen farko, ta ko ina bashi da maƙosa duk kyaun da Jamal yake taƙama da shi Sultan ya fishi, gira Ya ɗaga mata alamar yane, kawar da kanta tayi, shiko ya kwanta tare da janyota jikinsa, ya fara lasar wuynta har zuwa kan bearst ɗinta, wani lumfash ta sauke shi kuwa cikin gwanewa irinta ƴan bariki, yake lasarta har ya rabata da kayan jikinta, kana ya game bakinsu wuri ɗaya suna sakarwa juna wani zazzfan kiss babu abinda ya fi tafiya da shi irin nononta manya gasu tsaye babu alamar zasu faɗi, bai san lokacin da ya kai bakinsa ba ya fara yi mata wata zuƙa me fitar da mace hayyacinta sosai yake shan nonon yana murza ɗayan Suhana kuwa gaba ɗaya ta rikice sai nishi takeyi tana ya mutsa sumar kansa da tashi gyara, sakin nono ya yi kana ya gangara zuwa cibiyarta ya saka halshensa yana lasa, wani lumfash Suhana ta saki tare da kamo gashin kansa, gangarawa ya yi zuwa ƙasanta ya ware mata ƙafafuwa iska ya fara hura mata cikin HQ saida Suhana ta saki wani sexy ihu kana ya tura halshensa ciki ya fara tsotsa hannunsa ɗaya kuma na kan nononta yana murza, gaba ɗaya Suhana ta rasa gane wace duniya take sai ihu takeyi mai tana danna kansa ƙasanta sosai yake shorking ɗinta saida ta kawo ya lashe ruwan tas kana ya danna mata Dick ɗinsa, da ƙarfe da ƙyar ya samu ta shiga saida Suhana ta saki wani ihu ga daɗi ga kuma zafin shigar abar ya fara haƙa, wani azababben daɗi ne yaji ya ziyarce shi har tsakiyar kansa, duk iskancin da yakeyi da mata bai taɓa jin daɗinsu irin yadda yake jin na Suhana ba gata a matse ga ruwan ni'ima, na zuba komai nata na daban ne haka ya cigaba da zura mata abar daɗi ya yi mai yawa bai san lokacin da ya fara ihu ba yana wasu suratai ga ɗaya ya fita hayyacinsa out of control, Iya tarihin rayuwarsa be taɓa sex da mace ba ya yi ihu ko wani abu ba sai akan Suhana Suhana kuwa goho ta buga mai suka ci-gaba da sha'ani gaba ɗaya sun cika ɗakin da ihu sai marin manyan ɗuwawunta yake yi wani ihu ya saki tare da ƙanƙame Suhana ya cika mata mara da ruwa kana suka zube kan bed suna maida lumfashi, Sultan kuwa yana kallon Nonon Suhana Dick ɗinsa tayi wani zillo, chafkota ya yi da sauri ya danna nonon a baki ya fara zuƙa nan wata sabuwar sha'awa ta koma taso musu gaba ɗaya, hayeawa ya yi kanata ya maida dick ɗinsa ciki ya fara aiki nonota ɗaya a bakinsa yana tsosa kamar ya samu sweet, bai sarara mata ba sai kusan ƙarfe 2:00 na dare, wanka ya yi kana ya shirya kamar bashine ya gama sha'ani ba wayoyinsa ya ɗauka kana ya rubuta mata chak din kuɗi miliyan ashirin ya fita, parlo ya duba key ɗin motarsa ya wuce yana fita su Lili suka shigo saboda har an gama party, Afiya ko na parlo suna tsotsar juna ita da Abdul, Lili kuwa Suraj na manne da ita Suhana kuwa bathroom ta shige tayi wanka ta fito kwance ta tarar dasu Lili suraj na famar shan nononta itako tana shafa mai dick, kayanta ta mayar kana ta ɗauke chak ɗin da Sultan ya bata da wayarta tace "Lili na tafi sai gobe mu haɗu a GIDAN ƳAN BARIKI." Ta fito parlo gaba ɗaya ihun su Afiya ya cika parlo ta gefensu ta wuce, saboda ta kula basu cikin hayyacinsu, babu kowa harbar hotel ɗin kowa ya shige ciki yana harkarsa mota ta shiga mai gadi ya buɗe mata get ta fita, tuƙi takeyi amma hankalinta na wurin tunanin Sultan, saboda lokaci ɗaya ya tafi da zuciyarta da wannan tunanin ta iso gida, tun a ƙofar paroln ta fara jiyo nishi da kuka-kuka wani tsaki tayi kana tace "Kai dai Jamal anyi jarababbe." Kai tsaye ta shiga bedroom ɗin Jamal ne da Sumy tayi mai goho sai haƙarta yake yi, suna ihu, gefensu ta raɓa ta buɗe wadroub kayan bacci kawai ta ɗauka kana ta fito parlo ta sanya kayan bacci kan doguwar kujera na kwanta, ta lula dunyar tunanin wannan baƙar rayuwa da ta zaɓawa kanta wata zuciyar tace "Suhana anya kinwa kanki adalci kuwa." da wannan tunanin tayi bacci batasan lokacin da Jamal ya gama isakancin sa ba, Writer ✍🏻 bey *PINKY Darling Mrs Jay* More comment more typing Following this link to join my WhatsApp Channel https://whatsapp.com/channel/0029VawsLxR65yDI5tHjxh2e *GIDAN ƳAN BARIKI* (*Hot love and Romantic Story*) Story and Writer ✍🏻 bey *Zainab Abdullah Usman* (*PINKY Darling Mrs Jay* *PAID BOOK* ₦500 only account number 7060577995 *Zainab Abdullah Opey* Evidence of payment 👇 09033580667 __________________________________ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) *DIAMOND 💎 STAR 🌟 LADIES🧝‍♀️* (*we stand together*) 🤝🤝🤝 *Bissmillahi Rahamanin Raheem* *PAGE* 3️⃣▶️4️⃣ Sultan kuwa kai tsaye gidansa ya wuce, da zuwa bedroom ɗinsa ya shiga ya koma yin wanka kana ya shirya cikin kayan bacci, masu taushi, kan bed ya kwanta tare da addu'ar bacci, be jima ba bacci ya kwashe sa, washegari da safe wanka Suhana tayi kana ta shrya, har lokacin Jamal bacci yake yi ko sallar asuba beyi ba, kudin ta ɗiba cikin dirowa ta zuba cikin jaka ta fita, mai dai daita sahu ta samu tace ya kaita Mabera, gidan ƴan bariki duk wani ɗan acaɓa yasan gidan ƴan bariki, har ƙofar gidan ya sauketa ta zaro dubu ɗaya ta bashi kana ta wuce yana "Hajiya chanjinki fa.?" Tace "bana karɓar chanji katafi kawai." Washe baki ya yi yana ta zuba mata godiya ya wuce, lokacin har ta shige cikin gidan, tana shiga, ta tadda ana rigima da Lili da Zulfa, Lili ta karɓi kuɗin Zulfa dubu goma tace idan sun dawo wurin party zata biya, shine bata biya kuɗin ba Suhana ta ciro kuɗin tabawa Zulfa kana tace "daga yau karni koma bata kuɗinki idan ba haka wallahi bazan koma biya ba." ta shige cikin wani ɗaki kwance ta tarar da Afiya sai bacci takeyi wani wawan duka ta kai mata a baya cikin yanayin bacci Afiya ta falka tana kallon Suhana murtsuke fuskarta, tayi kana tace "Hana baby har kin faso kenan.?" Zama Suhana tayi kana tace, "Eh na ƙaraso, magana nikeson muyi amma bari Lili ta shigo tana rufe baki saiga lili ta shigo ta zauna Suhana tace "Jiya wannan gayen Sultan ya bani chak na miliyan ashirin, shine na yanke shawarar siya muna gida mubar wannan unguwar saboda ƴan sandan dake yawan zuwa suna karɓar kuɗi wurin mu, wani lokaci har su kama wasu kega idan muka siye gida chan wajen gari babu wanda ya isa ya takura muna." Afiya tace "wannan gaskiya ne amma ba yanzu zamu siye gidan ba mu bari har zuwa ƙarshen wannan wata." Suhana tace "badamuwa." Wanka Afiya tayi kana suka shirya suka fita zuwa shukura hotel, ɗaki biyu Suhana ta saka wani Alhaji Abu ya kama musu, da Afiya da Lili ɗaki ɗaya ita kuma ta shiga ɗayan room tana jiran Alhajin ya ƙaraso, bata jima da zama ba saiga Alhajin yazo ta buɗe mai ƙofa ya shigo kana ta rufe rungumeta ya yi, yana kai hannuwansa kan mayan ɗuwawanta da suka tafi da shi, yace "Baby Zuma nayi kewarki sosai." Wani murmushi tayi kana ta kai bakinta kan nasa suka fara aikawa juna kiss, yana lalabarta, tsayuwa ta gagare su da kyar suka kai kan bed, kwantar da ita ya yi tare da zame mata riga ya fara wasa da nononta, yana shafawa kana ya saka ɗaya a baki ya fara zuƙa yana murza ɗayan, wani lumfash suke fitarwa gaba ɗayansu, hannun Suhana ta kai kan Dick ɗinsa da ta miƙe sai halbin iska takeyi ta farawa murzata cikin tafin hannunta, mai masifar laushi, cikin ɗan lokaci kan kaciyarsa ya fara fidda ruwa amfani ta farayi da ruwan ta murza mai kaciya tana wani sulbi, wani lumfashi Alhaji ya sauke da ƙarfi yana ƙara zuƙo nononta, tare suka saki wani ihu, janye shi tayi daga jikinta ta mayar da shi kwance kana ta hau kansa, ta tura mai ɗuwawunta saitin fuska, har yana hango HQ ɗinta Bananarsa ta zura cikin baki ta fara sha wata irin tsotsa takeyi mai, tana murza ƴaƴan marenarsa, da suka ciko, sukayo sama, wani masifaffen daɗi yake ji na ratsa shi ,besan lokacin da ya zura bakinsa cikin HQ ɗiinta ba ya fara zuƙar ruwan da ke fitowa, zaƙin ruwan yake ji kamar zuma haka suka rikita juna kafin ta saita Bananarsa ta zura cikin rijiyar daɗinta, ta fara sama da ƙasa kaciyarsa sai ta nitse cikin kogonta, kana ta fito, wani daɗi ne ke kwasar su, sun rikice Alhaji habu sai ihu yake yana kuka, "Suhana na barmiki kaciyata gaba ɗaya! wayyo Allah na gindinki daɗi kamar zuma don Allah ki mallaka min shi nikaɗai nayita cin abuna, wayyo Allah kaciyata Baby Zuma zaki kasheni da daɗinki, na shiga daɗinki ya yi yawa ahhhhhh zan kawo zannnn zan kawo ahhhhhh washhhhh na kawo ya zo yazo!." Haka ya rinƙa ihu ya maƙale jikinta yana kukan daɗi, sun jima haka kana ya tashi ya tura mata kuɗi dubu ɗari biyar, kana ya yi wanka yace sai sunyi waya saboda ana jiransa wurin mitin zaije, nan ya barta kwance tana huce gajiya gaba ɗaya sha'awa take ji saboda bata samu kawowa ba Alhaji habu ya kawo kaciyarsa tayi kwanciyar ta, tunani ta faɗa, tana tuna moment ɗinta da Sultan cikakken Jarumin namiji mai jini a jiki, har suka gama sex ya yi wanka dick ɗinsa, a tsaye take, wasu ruwa taji na ɗiga cikin ramen gindinta, a fili ta furta "wai ina zan ganka Sultan!.?" Ta jima kwance kafin taji wayarta na ringing, tana dubawa Jamal ne ke kiranta, ɗagawa tayi ta kara wayar a kunne batayi magana ba shi kuwa jin an ɗaga yace "Baby, kina ina ne nazo na ɗauke ki.?" Sai da taji lokaci kana tace "Ina shukura hotel nida su Afiya." Wani iri ya ji a ransa amma ya dake yace "Okey gani nan zuwa." Ya kashe wayar ita kuma wanka tayi kana ta shirya, lokacin Jamal ya iso yace mata yana waje, room ɗinsu Afiya ta shiga zaune ta same su sai zuƙar shi sha sukeyi tace "Bebs na tafi Jamal yazo sai mun haɗu gobe." Afiya tace "Wallahi wannan Jamal ɗin ya cika takura wai ke Suhana sai yaushe zaki bar mai gidansa ki huta.?" Murmushi Suhana tayi kana tace "Nan da wani lokaci, kaɗan." Bata jira amsar Afiya ba ta bar room ɗin saboda har ya koma kiranta, tun a hanya Jamal ya fara lalabarta hannunsa ɗaya cikin rigarta yana matsar nono, har suka ƙarasa gida, parlo suka baje, janye mata riga ya yi kana ya kafa bakinsa kan nononta ya fara tsotsa kamar jariri, ya tura hannunsa cikin pant ɗinta Yana fingering ɗin ta wani daɗi taji na ratsa kanta har zuwa tafin ƙafa , ware mai ƙafafuwan tayi ya ci gaba da zura mata yatsa, yana shan nono, gaba ɗaya ya rikita ta sai banƙaro mai ƙirji takeyi tana shusa hannunta cikin sumar kansa, saida ya gama rikita ta kana ya tuɓe ya saita mata kaciyarsa cikin baki tafara yi mai wani irin tsotsa ta fita hayyaci, nan fa Jamal ya fara Ihu, "Asssssh kaciyata ammmm wassssssh baby daɗi shamin sosai ki tsotse min ita na baki, wayyo Allah na daɗi zai kashe ni, janye kaciyarsa ya yi kana Suhana ta kwanta ya danna mata abar ya fara chacchaka,ba sauƙi sai ƙarar haɗuwar cinyoyinsu kawai kake ji, suna ihu Suhana na faɗin "Baby ka cini da kyau wayyo Allah tsoliyarka daɗi Ahhhhhh baby kana da daɗi." Haka suke ihu suna cin juna har suka kawo,ya sauka kanta sai lumfashi suke saukewa, Sultan kuwa washegari wanka kawai ya yi kana ya shirya cikin wani Black ɗin yadi mai tsada ya yi masifar kyau, key ɗin sabuwar motarsa ya ɗauka kana ya fito, parlo, mai aikinsa ta gama mai girki dankali kawai yaci sai ruwan Lipton, kana ya fita, kai tsaye, Unguwar Arƙilla ya nufa, yana tuƙi ne wayarsa ta fara ƙara yana dubawa yaga Mommy ce ke kiransa, wani tsaki yaja kana ya kashe wayar gaba ɗaya tare da joyo kan motarsa ya dawo gidinsa bedroom ya shiga ya tuɓe kayansa kana ya kwanta kan bed yana dafe kansa idanunsa duk sun sauya kala zuwa ja ,tashi ya yi zaune ya ɗauko wayarsa guda ya kira wata number da aka sakawa Kamal bugu ɗaya ya daga cikin sanyin muryarsa yace "Kamal yarinya nikeso kasamo min wacce batada tsoro ko kaɗan kana ta iya dambe, irin na mata, tantiriyar marar kunya nikeso da komai tana iya yi aurenta zanyi amma fa idan buƙata ta ta biya sakinta zanyi idan na samu wacce nikeso na aura." Kamal yace "idan wannan ne baka da matsala akwai wata ƙawar su Budurwata, zan haɗa ku kuyi magana maybe ma bazaka iya rabuwa da ita ba saboda ta haɗu sosai wallahi kalar macen da kake so komai yaji." Sultan yace "kaga Kamal kawai kayi abinda nace duk shawarar da ta yanke ka kirani ka sanar dani sannan mu haɗu." Writer ✍🏻 bey *PINKY Darling Mrs Jay* More comment more typing please share my friends 😍 Following this link to join my WhatsApp Channel https://whatsapp.com/channel/0029VawsLxR65yDI5tHjxh2e *GIDAN ƳAN BARIKI* (*Hot love and Romantic Story*) Story and Writer ✍🏻 bey *Zainab Abdullah Usman* (*PINKY Darling Mrs Jay* *PAID BOOK* ₦500 only account number 7060577995 *Zainab Abdullah Opey* Evidence of payment 👇 09033580667 __________________________________ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) *DIAMOND 💎 STAR 🌟 LADIES🧝‍♀️* (*we stand together*) 🤝🤝🤝 *Bissmillahi Rahamanin Raheem* *PAGE* 5️⃣▶️6️⃣ Kamal kuwa suna gama waya number Suhana ya fara kira amma bata ɗauka ba, sai text ya tura mata amma ba amsa, Suhana kuwa bata duba wayarta ba sai da ƙarfe huɗu na yamma nan ta ga kiran Kamal da text ɗin da ya tura mata, kiransa tayi bayan sun gaisa yace "Hana Baby wani aiki ne ya samu na kuɗi." nan ya gaya mata abinda Sultan yake buƙata tace zata yanke shawara zuwa gobe zata kirasa, tunani ta fara idan tayi aure burinta fa na gina gidan kanta ta saka mai suna GIDAN ƳAN BARIKI, wata zuciyar tace ai auren da wani lokaci ne ba jimawa zakiyi ba, kafin ma a ayi auren zaki iya fara ginin gidan da wannan tunani ta tsaida shawara, zatayi auren saboda ko ba komai zata samu kuɗin da zata kula da rayuwarta da sauran ƙayenta, cikin washegari ta kira Kamal ta shaida mai ta amince amma matsalar, ina iyayensa zasu zo neman auren ta Kamal ya tambaye ta, tace "Kamal nima abinda nike tunani kenan." Yace "Yanzu dai ki shirya zaku haɗu a taraka hotel, zanzo na ɗauke ki." Ta ce Okey sukayi sallama ƙarfi biyar na yamma kamal ya zo ɗaukarta lokacin Jamal ya fita, zuwa gidansu, suka wuce taraka hotel, sun isa room 30 suka shiga kai tsaye, wani ƙamshin turare ne ya dake hancinta, mai sanyaya zuciya, saida ta lumshe idanu, Kamal na gaba tana bayansa, har suka ƙarasa parlo zama sukayi kana ya kira wayar Sultan, sai ringing ɗinta yaji kan kujerar da Suhana take zaune, yace "Ashe yana kusa ma ina zuwa." Yacewa Suhana kana ya fita parlon Bar ya nufa dake cikin hotel ɗin a chan ya same shi zaune yana shan maltina, Kamal yace "Sultan mun ƙaraso tana ciki." beyi magana ba sai da ya kammala abinda yake yi kana ya tashi yana gaba Kamal na bayansa har suka shiga ciki lokacin Suhana ta ɗauko wayarta tana waya da Jamal ya dawo be sameta ba sai rigima sukeyi sai ta faɗa mai inda taje ya zo ya sameta, faɗa sukayi sosai ta kashe wayarta, Sultan kuwa zama ya yi kan kujera ya ɗora ƙafarsa kan teburin dake parlon, ya rufe idanunsa, yana jiran suyi magana Suhana kuwa sai lokacin ta kula da Sultan ne, wani dukan uku-uku ƙirjinta ya yi, amma ta basar kamar bata san shi ba , saboda ta kula ɗan jan aji ne, Kamal ne ya ga shirun ya yi yawa kana yace "Sultan ga Suhana munyi magana da ita nayi mata bayanin komai , yanzu sai ku tattauna akan yadda za'a yi auren." Shiru Sultan ya yi na lokaci kafin ya buɗe baki da kyar kamar wanda akayiwa dole ya fara magana cikin muryarsa mai daɗin sauraro, yace "kamar yadda Kamal ya miki bayani inason yin aure na wani lokaci maybe na shekara ɗaya ko wata uku zuwa 7 mouth, ki faɗi ko nawa kike so zan biyaki duk abinda kike so zan yi miki, amma fa dole kiyi min biyayya, duk abinda nikeso shi zakiyi, cikin gidanmu zan ajeki, nan kowa da kowa yake, banaso ki ragawa duk wanda ke cikin gidan kiyi duk abinda kikeso duk wanda ya taka ki kema ki taka shi ko wanene ban ɗauke miki kowa ba, karki yarda da kowa duk yadda akayi karki aminta da ko ɗaya, abinda na saka ki shi zakiyi, idan lokacin da na ɗiba ya cika zan sakeki.!" shiru Suhana tayi saida Kamal yace "Hana kiyi magana." Kana tace "Ni yanzu matsalata shine bansan inda iyayenka zasuje neman aurena ba saboda banda kowa!." Sultan yace "Okey Kamal ka kaita gidanku, wurin Umma, saina zo anjima zamu yi magana yanzu ku tafi ta tattara kayanta gaba ɗaya, ku wuce bana son a samu matsala, gobe da safe zan turo ILiya ya zo ya kwashe kayanku zaku koma cikin gidana guda dake Unguwar, baifas." Cikin jindaɗi Kamal yace "Badamuwa yadda kace haka za'ayi." Sultan be koma magana ba, sai ma tashi da ya yi tare da ɗaukar wayarsa ya riga su fita, Suhana kuwa tace "Kamal yanzu ya zanyi da Jamal wallahi idan yaji wannan zance bazai taɓa bari ayi auren nan ba.!?" Kamal yace "Ai wannan mai sauƙi ne, yanzu idan muka tafi ki kwashe komai naki kosu Lili da Afiya karki gaya ma wannan zance sai bayan aure, ki sanar da su, anjima zan siyo miki sabon sim card, ki cire wannan, kega babu yadda za'a yi Jamal ya gano inda kike." Suhana tace "Kamal baka san waye Jamal bane amma bazan ƙi shawarar ka, yanzu dai mu tafi, nasan yanzu haka ya fita zuwa GIDAN ƳAN BARIKI yana jiran dawowa ta." Kamal yace "mutafi." haka suka tafi ta kwashe kayanta gaba ɗaya, suka wuce gidansu Kamal zaune suka tarar da Umma tana jan chalbi, saida ta kammala kana Suhana ta gaida ta cikin girmamawa, Umma ta amsa cikin sakin fuska, gyara zama Kamal ya yi kana yace "Umma Sultan ne yace na kawo miki ita ki kula mai da ita, matar da zai aure ce bata da Iyaye gidan marayu ya ɗauko ta kesan na gaya miki matslar gidansu da halin da yake ciki, shine ya ce don Allah ki riƙe mai ita a matsayin ƴar ki, gobe Yaronsa zai zo ya kaimu gidansa dake baifas, nan zamu ci-gaba da zama har lokacin da za'a yi auren." Umma tace "Ai ko kare Sultan ya kawo a gidan nan dole na kula da shi bale yarinyar da zai aure, gaskiya naji daɗin wannan labari ashe ina da rabon ganin auren Sultan, Allah ya kaimu lokaci lafiya, ya sa iyakar wahalar da yashi kenan!." Kamal yace "Amin Umma." sunjima suna hira kafin Kamal ya fita, Umma kuwa sai Jan Suhana takeyi ajiki har sun saba da juna, Umma najin Suhana kamar ƴar da ta haifa, Kamal ne kawai ɗan da Allah ya bata, shine kuma yanzu Allah ya saka mata ƙaunar Suhana, Jamal kuwa ya yi ta kiran wayar Suhana a kashe haka ya gaji da zama gidan ƴan barki ya koma gidansa da tunanin ta dawo amma shiru, ko da ya duba babu kayanta da ke gidan ko tsinke bata bari ba, hankalinsa ne ya yi masifar tashi to ina Suhana ta tafi kar dai gudawa tayi ta bi wani, fita ya koma yi wurinsa Afiya idan sun san inda Suhana take amma shiru sosai suka shiga ruɗani ina taje gashi wayarta a kashe ba'a samu, haka ya yi ta yawo a gari duk inda yasan tana zuwa sai da yaje amma babu labarinta, washegari, da safe Writer ✍️ *Bey PINKY DARLING MRS JAY* Following this link to join my WhatsApp Channel https://whatsapp.com/channel/0029VawsLxR65yDI5tHjxh2e *GIDAN ƳAN BARIKI* (*Hot love and Romantic Story*) Story and Writer ✍🏻 bey *Zainab Abdullah Usman* (*PINKY Darling Mrs Jay* *PAID BOOK* ₦500 only account number 7060577995 *Zainab Abdullah Opey* Evidence of payment 👇 09033580667 __________________________________ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) *DIAMOND 💎 STAR 🌟 LADIES🧝‍♀️* (*we stand together*) 🤝🤝🤝 *Bissmillahi Rahamanin Raheem* *PAGE* 7️⃣▶️8️⃣ Yaron Sultan ya so da mota aka kwashe kayan su Kamal gaba ɗaya aka mayar da su Unguwar baifas, sabon gida, akwai duk wani abu na buƙatar jin daɗin rayuwa da sauransu, Suhana kuwa gaba ɗaya kwana ɗayan nan da tayi babu Jamal taji babu daɗi, gaskiya bata kyauta mai, ba amma ai bashi da niyar aurenta, zaman bariki kawai yake so su cigaba da yi, yanzu kuma ta samu damar yin aure dole tayi shi, ƙarfe biyu na rana Sultan ya zo gidan lokacin ta fito wanka ta shirya cikin riga da siket na atamfa blue, da fari ɗinkin ya zauna jikinta sosai, tayi kyau ma sha Allah, sai zuba ƙamshi takeyi, parlo ta fito, tana danna wayarta bayan ta saka sabon sim card ɗin da Kamal ya siyo mata, sam bata san da zuwan Sultan ba, ƙamshin turarensa da cika paroln ne ya tabbatar mata da zuwansa, tana ɗgowa, sukayi ido huɗu da shi, wani irin ƙwarjini ya yi mata gaba ɗaya ya cika mata idanu, bazata iya jurar kallon ƙwayar idanunsa ba, sunkuyar da kanta tayi haka kawai ta tsince kanta da faɗar "Sannu da zuwa Yallaɓai." tana nufar wurin firij ta ɗauko mai madara mai sanyi da ruwan gora ta ajiye tare da cop, sai lokacin yace "Lafiya." bedroom ɗin Umma ta shiga lokacin ta idar da sallah tace "Umma ga Sultan nan yazo." Addu'ar da Umma keyi ta shafa kana tace "Kai ma sha Allah bari nazo mu gaisa." Ta faɗa tana tashi tsaye, ita kuma Suhana ta fito tace "Umma na zuwa." Ta bar parlon, ta kula yau kamar ransa a ɓace yake, ai kuwa ta chanka dai-dai Umma na fitowa tace "Me nike gani haka waye ya taɓaka Sultan lafiya dai ko.?" Ta jero mai waɗannan tambayoyi tana shafa kansa, da ba hula, rungumeta ya yi kana yace "Umma wai Abba ne be yarda nayi wani aure ba sai dai na mayar da Farida, nikoma wallahi har abada ko mai sunanta bazan koma aure ba." shiru Umma tayi kana ta zauna kusa da shi tace "Gaskiya wannan maganar bata taso ba yarinyar da aka haɗa kai da ita a kashe ka shine za'ace ka maida ta gidanka, ni yanzu shawarar da zan baka kaje wurin Alhaji Abubakar ka sanar dashi ya yiwa Abbanka magana, Ya bari ka aure wacce kakeso." Sai lokacin Sultan ya saki ranshi yace "shiyasa nike sonki Umma yanzu daga nan zan wuce gidansa na sanar da shi duk yadda akayi zan dawo gobe na sanar da ke." Umma tace "Yauwa ɗan albarka, Allah ya shige muna gaba." Yace "Amin ni zan wuce." Addu'a tayi mai kana ya wuce, duk abinda suke tattaunawa Suhana ta jinsu, Wai dama Sultan ya taɓa aure har matarsa ta nemi kashe sa? Yana fita Unguwar Bado ya nufa, gidan Yayan Abbansa, har bar gida ya same shi zaune yana duba jarida cikin fara'a ya tarbe Sultan bayan sun gaisa cikin girmamawa Sultan ya kora mai bayani, ya samu wata yarinya gidan marayu ya ɗauko ta, aurenta za shiyi saboda suna son juna amma Abba ya hana sai dai ya maida Farida, Alhaji Abubakar najin wannan magana ransa ya ɓaci yace "Wai har yanzu Yusuf beyi hankali to wallahi ƙarya yake ni nan zan ɗaura ma aure da ita, ko yaƙi ko yaso, ai nima Mahaifinka ne barni da shi kawai yanzu ina yarinyar take.?" Sultan yace "Tana gidan Umman Kamal." Alhaji yace "Ma sha Allah kace yarinyar zata ƙara samun tarbiyya, mai kyau gaskiya kayi tunani mai kyau da ka ajeta gidan Fateema, yanzu ka tafiyarka gobe zan kiraka." godiya Sulatn ya yi mai sosai kana ya bar gidan Alhaji ya rakasa da idanu, cike da tausayin Sultan, Niko nace wai menene ya samu Sultan haka kowa kejin tausayinsa? Muje dai zuwa, Umma ya kira a waya ya sanar da ita yadda suka yi, Jamal kuwa da Afiya sun karaɗe garin Sokoto wurin neman Suhana amma shiru kakeji tsabar iskanci har da Kamal ake yawon nemanta,hhhhh gaba ɗaya hankalinsu yafi tafiya akan Suhana bata garin ta koma Abuja, dole suka haƙura da nemanta, Washegari Alhaji Abubakar ya kira Sultan ya sanar da shi, zaije wurin Umma ya ga yarinyar kana ranar juma'a a ɗaura auren a babban masallacin juma'a, Abbansa yace dole sai dai ya haɗa biyu, da Suhana da Farida saboda haka ya yi haƙuri ta mayar da Farida kawai a ɗaura aurnsu da ita ranar assabar, Sultan yace a ɗaura rana ɗaya, Alhaji Abubakar yaje gidan Umma ya duba Suhana sosai ta kwanta mai a rai miliyan ashirin ya bata tayi hidamar biki duk da tace bata komai saboda bata da wasu dangi, Umma ce ta kira Sultan yazo ta kai Suhana gidan kitso da lalle, saboda , lokaci ya ƙore, ƙarfe sha 11:00 na safiyar Alhamis yazo ya ɗauka ta zuwa unguwar, Tudun Wada wani shagon gyaran jiki ya kaita wanken kai aka fara yi mata kana akayi mata kitso da lalle, ga Dilka, da halawa, lokaci ɗaya Suhana ta sauya kamar ba ita ta ƙara wani haske ga kyau ma sha Allah! ta fito kamar ko wace amarya, sai bayan sallar isha'i yazo ya biya kuɗi kana ya dawo da ita, gida, wasu mahaukatan akwatina. ta samu tsakiyar paroln Umma har dozin uku, shaƙe da kaya na Alfarma ga sarƙoƙin zinari kamar a banza, aka ɗauko so, Umma tace Bayan ya kaita wurin lalle ne ya kawo kayan tare da Kamal, Wai lokacin suka haɗo kayan Dubai ya yi odarsu, ta bawa Kamal kala ashirin a ɗinko mata kala goma ta samu na sakawa gobe, idan telan ya ɗinke saura sai ta saka Kamal ya karɓo mata, tare suka shigar da kayan ciki, kana tayi wanka Umma ta zaunar da ita bata Naman kaza tanaci tana ɓata fuska har ta kammala wasu ruwan tsimi ta bata tace ta shanye, su tafi bathroom, ta haɗa mata ruwa ta zauna a ciki sai sun huce daren dai gaba ɗaya Umma sai jiƙa Suhana takeyi, washegari da safe, haka suka ɗora, a dama mata wannan a jiƙa wancen taci wannan, ƙarfe ɗaya Umma ta saka tayi wanka da ruwan lallen da ta jiƙa ya kwana ya sha turaruka, ma sha Allah! Kozo kuga yadda Suhana ta ƙara kyau zama tayi gaban mirror ta shafe jikinta da wasu mayuka, masu kyau, kana ta shafa kwalli da man baki saboda bata kwalliya, Kamal ne ya shigo da wasu manyan ledodi, Yace "Madam Suhana ga kayanki na karɓo wurin ɗinki gaba ɗaya an ɗinkee su jiya kan tela muka kwana." Dariya tayi kana tace "Godiya nike." Kana ta janyo ledar ta fara duba kayan sunyi kyau ma sha Allah! Wani farin lees ta saka anyi mai ado da blue, ɗinkin dogowar riga ne, ta kafa ɗaure tayi kyau sosai ta saka takalmi blue da mayafi, da jaka, ƙarfe biyu na rana bayan an gama sallar jumu'a aka ɗaura auren Muhammad Sultan Yusuf, da Suhana, Kabir, bayan a ɗaura ne aka ɗaura na Farida Aliyu Da Muhammad Sultan Yusuf, ana gama ɗauren auren, Sultan ya wuce hotel ya yi kwanciyarsa, saboda baya son hayaniya, Matar Alhaji Abubakar ce Hajiya Sauka ta shirya ita da wasu ƙawayenta, sukaje da mayan motoci na Alfarma, wurin ɗaukar Suhana, koda sukaje wasu ƴan uwan Umma sunzo sai hidima akeyi Umma ta saka Suhana wani wanka ta shirya cikin wani Black ɗin les tsadadde mai taushi, ta saka farin mayafi, da takamli, Umma nayi mata nasiha mai ratsa jiki sai da Suhana tayi kuka haka dangin Umma sukayi mata faɗa haka su Hajiya Saima suka iso sun samu tarba mai kyau sun yaba da mutuncin Umma, aka kawo musu ruwa da lemo da abinci, kafin Umma ta fito da Suhana sai kuka takeyi, wasu ƙannen Umma ne guda uku suka fito da ita waje aka wuce da cikin mota har da kwallah Umma tayi, ji take kamar ƴar cikinta ce, ta aurar da ita, Direba ne ya shigo ya kwashe kayan Suhana gaba ɗaya, kana suka tafi, gidan Alhaji Abubakar suka sauka, Hajiya Saima sai jan Suhana takeyi ajiki, saboda sai bayan sallar isha'i zasu kaita, Gidan gwamnati, a chan zasu zauna, ana gama sallah kuwa Hajiya Saima ta saka Suhana wanka da ruwan turare ɗan Maiduguri, kana bayan ta fita da kanta ta shirya Suhana cikin wata jar atamfa, kana ta saka mata alkibba, ta feshe ta da wasu turaroka, masu ɗaukar hankali, ta janyota suka fito, sai kai tsaye gidan gwamnati suka wace, da ita bayan sun isa babban paroln Hajiya Uwani suka wuce da ta duk da Hajiya Saima ta san ba tabar arziki zasu samu ba haka kuwa ta faru, ko wurin zama ba'a basu ba, sai kallon banza suke watsawa Suhana da bata san sunayi ba, Saima tace "Hajiya Uwani ida Yusuf na ciki magana nikeson yi da shi, ga surukarsa an ɗauko." Cike da tsiwa Uwani tace "Baya nan." Daga haka ta bar parlon ta haura sama, Hajiya Saima taja hannun Suhana suka fito, sunyi tafiya ba sosai ba wani part suka shiga, tace "Ki shiga da ƙafar dama kiyi addu'oi." bayan ta kammala suka shiga ciki Wow parlon ya haɗu sosai ya sha kayan more rayuwa, aljannar duniya kenan, kai da gani kasan naira tayi kuka a wurin , komai na parlo blue and white ne, har kujeron dake ciki da labulaye, sama suka haura, nan wani babban parlo ne mai ɗauke da 3bedroom da kitchen da stor, ɗaya daga cikin dakunun Hajiya Saima ta kai Suhana kana ta saka direba ya kwaso mata kayanta zama tayi ta kira Sultan ashe yana ciki bayan ya zo tayi musu nasiha sosai, kana ta wuce, ta barsu, tashi ya yi kana yace "Kije kiyi alwala kizo muyi sallah." daga haka ya fice ɗakin, ta jima zaune kafin ta shiga bathroom tayi alwala, ta fito, akwatin kayanta ta fara dubawa tayi sa'a da hijab a ciki ta saka, kana ta fito, tsayawa tayi, tana tunanin wani room yake, na kusa da nata ta shiga yana ciki, yana jiranta, kallo ta ƙarewa bedroom ɗinsa ya yi kyau sosai, sai ƙamshi yake, yi, gyaran murya ya yi kana ta hau kan sallaya ya tada sallah bayan sun kammala ya dafa kanta ya yi addu'oi kamar yadda addini ya tana nadar, kana ya shige bathroom, ita kuma ta dawo ɗakinta wata rigar bacci ta saka red color, duk jikin rigar net ce, ta shife jikinta da turaren da Hajiya Saima ta bata kana ta kwanta, zuciyarta fal da tunani kala-kala Sultan kuwa wanka ya yi ya shirya cikin kayan bacci, kana ya fito parlo da niyar kallon ball, wani ƙamshin turare ya dake hancinsa, sai da yaji Dick ɗinsa ta halba, da ƙarfe, kasa zama ya yi ya fara biyar inda yake jin ƙamshin turaren har bedroom ɗin Suhana, kai tsaye ya shiga ciki, har bacci ya fara ɗaukarta, taji mutum na shin shinar wuyanta, yana yawo da hannunsa cikin rigarta, tasan ba kowa bane Haisam ne, saboda taji ƙamshin turarensa, shi kuwa gaba ɗaya ya rikice sai ya motsa mata jiki yake yi, da yaga rigar zata hana sa, shan Nono yagata ya yi, kana ya kafa bakinsa, kan nononta ya fara zuƙa, yana murza ɗayan, nishi Suhana ta fara fitarwa mai tayar da hankali, Sultan kuwa ya dage sai shan nononta yake yana ya motsa jikinta, hannunsa yakai cikin gindinta yaji wasu ruwa masu yauƙi na fitowa rikicewa ya ƙara yi, lokaci ɗaya ya kai bakinsa cikin gindinta ya fara zura mata halshensa, yana tsotsa, yana lashe ruwan, kamar ya samu sweet, sai da yagama birkita mata lillsafi, kana ya tura mata kaciyarsa cikin baki kamar jira take ta chafke abar tafa yi mai shan lolipop, tana murza ƴaƴan marenarsa, sai lumfashi suke saukewa, kafin ya janye abar ya ɗage mata ƙafafuwa, ya ɗorasu a kafaɗarsa , ya saita Bananarsa, dai-dai ramen gidan daɗinta, ya tura, amma taƙi shiga, yana yi yana dawowa baya har tashige wani ihun daɗi ya saki tare da ƙanƙame ƙafafuwanta kafen ya fara zura mata Bananarsa ba sauƙi banda ƙarar haɗuwar cinyoyinsu babu abinda kake fat-fat suna Ihu, yana "Ohhhh my God Ahhhhhh baby Uhmmn Hammm! zan mutu zan mutu Baby na nutse ciki fa daɗi zai halaka ni, zan zan! zannnnnn Ohhhh haka yake Ihun daɗi, ji take kamar ya mutu akan daɗi Suhana kuwa yanzu ta dena jin daɗi azaba kawai take sha, saboda ko ya yi rilizin baya fitowa cigaba kawai yake yi da aiki, sex yake amma bakinsa na kan nononta yana zuƙa, saboda jaraba Writer ✍️ *Bey PINKY DARLING MRS* More comment more typing please share fisabillilh my friends 🙏 Following this link to join my WhatsApp Channel https://whatsapp.com/channel/0029VawsLxR65yDI5tHjxh2e Masu neman gidan ƴan bariki daga farko kuyi following channel ɗina zaku samu tare da sauran littatafai na *GIDAN ƳAN BARIKI* (*Hot love and Romantic Story*) Story and Writer ✍🏻 bey *Zainab Abdullah Usman* (*PINKY Darling Mrs Jay* *PAID BOOK* ₦500 only account number 7060577995 *Zainab Abdullah Opey* Evidence of payment 👇 09033580667 __________________________________ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) *DIAMOND 💎 STAR 🌟 LADIES🧝‍♀️* (*we stand together*) 🤝🤝🤝 *Bissmillahi Rahamanin Raheem* *PAGE* 9️⃣▶️1️⃣0️⃣ Haƙar Suhana yake ba sauƙi, sai da lumfashnta ya ɗauke bema san ta suma ba sai dai yaji ya gamsu yadda yakeso,kana kwanta gefenta, yana maida lumfashi, bayan kamar mintuna goma ya tashi, zai shiga bathroom, ya kula da jinin dake kan bed, ɗan waru mayan lolon ayes ɗinsa ya yi sosai, yana kallon bed, dawowa ya yi kana janye bargon dake jikinta, dafe kansa yayi yana faɗin "Oh my God!." Bathroom ya shiga ya haɗa ruwan zafi kana ya dawo ya ɗauketa kamar wata yarinya, cikin babp ɗin wanka ya sakata zafin ruwan ne suka ratsa jikinta wata ajiyar zuciya ta sauke kana ta fashe mai da kuka, tason fitowa ciki amma ya hanata, gaba ɗaya ruwan sunyi ja, sauya mata wasu ya yi har sau biyu kana ya yi mata wanka, ya ɗauko ta, ɗayan bedroom ɗinsa ya kaita, kana ya dawo ya duba kayanta, wata rigar bacci ya ɗauko mata, mai dogon hannu, ya saka mata kana ta yi wanka ya fita, part ɗin Hajiya Uwani ya nufa ya yi sa'a buɗe yake, tura ƙofar ya yi kana ya shiga tsayawa ganin Hajiya Uwani da Farida da Maryam zaune da wasu garin magani, da wasu ruwa cikin kwalbe, kawar da kansa ya yi gefe tare da cewa "Ke Maryam muje ki duba min Matata." sai lokacin Hajiya Uwani tayi magana, saboda ta ɗauka ya ji abinda suke tattaunawa, tace "Lallai Sultan rashin kunyar ka har takai kazo kana sanar damu ka kwanta da Mace babu inda ƴata zataje kaje chan wurin ɗan isakan da ya ɗaurema gindi, ya samo ma Dr da zai dubata." Ɗaure fuska ya yi kana yace "Ko ban isa na kwanta da Mace bane da maza kikeso na kwanta, kamar wani kare? saboda haka ko a gabanki zan iya kwanciya da Matata don ba Matar uban wani ce ba! "Ke Maryam wuce muje kafin na taka ki a nan." Kallon Uwani tayi kana ta miƙe tsaye saboda tasan ko gaban Uwarta zaiyi mata abinda ya faɗa, Hajiya Uwani kuwa yanzo fitsarar Sultan mamaki take batababu wanda yake tsoro yanzu, Hajiya Uwan tace "Maryam dawo karkije ko ina." Tace "No Mommy Wallahi idan banje ba kesan abinda zai biyo baya a gabanki zai halaka ni da duka, baki isa ki taresa ba." Tana gama faɗar haka ta bi bayansa, saboda ya bar parlon, bedroom ɗinta ta shiga ta ɗauko wata akwatin kayan aiki,kana ta wuce part ɗinsa, zaune ta same shi parlo tace "Ya Sultan ina take.?" Banza ya yi mata saida ta koma tambaya kana yace "gatanan saman kaina nasan ke baƙuwace da bazaki iya shiga bedroom ki dubata ba." Ya ƙarasa maganar yana jan tsaki, bedroom ɗin farko ta fara shiga bataga kowa ba, ta shiga ɗayan nan ta hango Suhana kwance, zama tayi gefen gado kana taimakawa Suhana ta tashi zaune, taci tayi tafiya ta gani da ƙyar take iya taka ƙafarta, kana ta kwanta, ta dubata saida tayi mata ɗinki ta bata wasu magunguna, kana ta fito, tace "Ya Sultan na dubata nayi mata ɗinki tana buƙatar samun hutu har ɗinki ya warke." Tana gama faɗar haka ta bar parlon, saboda tasan ba kulata zaiyi ba, tashi ya yi kana ya shiga bedroom ɗin har ta samu bacci, kwanciya ya yi shima ya ja musu bargo washegari, da safe Kamal ne Umma saka ya kawo musu break, har lokacin Suhana bacci takeyi tana gama sallar asuba, Ɓangaren Hajiya Uwani sai tsuma Farida takeyi, da kayan tsisbace-tsisbace, duk a samu kan Sulatn, daren farko ya saki Suhana, ƙarfe 11:00 na safe Suhana ta falka wanka tayi ta gasa jikinta kana ta fito zuwa bedroom ɗinta akwatin kayanta ta buɗe wata shadda Black ta ɗauko ta sha ɗinki riga da siket, sunyi chas da jikinta, hips ɗinta sun fito da ɗuwawa, chas kamar suyi magana ga na shanunta har saman riga janbaki ta shafa pink color, ta shafa kwalli kana ta feshe jikinta da turaruka masu masifar ƙamshi wasu takalma ta ɗauko masu kyau, plte sho, ta saka kana ta fito parlo, zaune ta gansa ya sha wani farin yadi mai laushi ya saka ɓakar hula, da takamli, sai agogon azurfa dake tsintsinyar hannunsa, ya yi masifar kyau sajen fuskarsa ya ƙara ƙawata face ɗinsa zama Suhana tayi kusa da shi kana tace "Barka da safiya Yallaɓai!." Saida yaja aji kana yace "Yauwa ya jikin.?" "Alhmdllah." Kawai tace kana yace"Ga break nan Umma ta aiko." Tace Okey kulolin ta janyo kana ta shiga kitchen ta ɗauko abinda zasu buƙata wainar shinkafa ce da miyar ugusi, sai kunun gyaɗa ya sha madara, waina uku ta saka musu ta zuba musu kunu, bayan sun kammala ya kwashe kayan kana yace "kije ki ɗauko mayafi muje part ɗin Abba ki gaidasa kana duk wacce tayi miki kallon banza ko maganar banza karki ji kunyar kowa kiyi musu rashin mutunci kana inaso duk inda na zauna kema ki zauna kusa dani ki maƙale irin yadda masoya keyi." Tace "Okey." gyara fuskarta ta ƙara yi kana ta koma feshin jikinta da turare wani ƙaramin mayafi ta ɗauko fari, ta ɗora shi akan kafaɗa ta ɗauko cingam ta saka a baki, kana ta ɗauko wayarta ta fito, suka fita, suna barin part ɗinsu ta sakala hannunta cikin nasa har da ɗora kanta kan kafaɗarsa, suka nufi part ɗin Daddy duk inda suka wuce kallonsu akeyi ciki da burgewa, masu gulma nayi, har suka isa part ɗin Daddy Kai tsaye Sultan ya buɗe ƙofar paroln, batare da ya yi norking ba, suka shiga kowa ya taru ƴan uwansa mata saboda shi kaɗai ne Namiji a gidan kujera ya zauna me zaman mutum biyu tare da Suhana batare da ya yi kowa magana ba, saiga Abba ya sauko bedroom ɗinsa na sama Hjy Uwani tace "Kai marar kunya ya zaka shigowa mutune wuri ba sallama yanzu wani sabon iskanci ne kake taƙama da shi saboda ka aure karuwa!." Wani murmushi Suhana tayi Sultan zaiyi magana tace "Beby karka wahalar da bakinka akan wannan sharar, barni da ita kawai ke Hajiya Uwani kike ko wacece ma oh part na ubansa ne bana uban wani ba, karuwa kuma Ubanki ne ya kwanta dani!.?" Wata ashar Jidda tayi kana tace "Kutumar uban nan Uwata zaki zaga wallahi ko a gaban Sultan zan iya fasa miki baki ƙarya ta faɗa ke ba karuwa bace."? tsaye Suhana ta miƙe kana ba zato ta wanke Jidda da wani wawan mari kana tace "Tare da Uwarki Hajiya Uwani nayi yawon karuwanci ƙatuwar banza marar tarbiya." Hjy Uwani ta miƙe a fusace ta wanke Suhana da mari tana ɗauke hannunta Suhana ta mayar mata da mari har biyu kana tace "Wallahi Uwani kika kuskura koma kai hannunki a jikina saina karya miki ƙasusuwan jiki banza kawai." Abba ne da ƙarasa saukowa yace "Kai me zan gani haka meke faruwa ne.?" Jidda da zafin mari ya hanata motsawa tace "Abba wannan karuwar ce ta...."Tas tas! Kake ji, ƙarar saukar maruka a jere, Suhana ce ta mare Jidda kana tace "Ki iya bakinki idan kika koma cemin karuwa saina zubar miki da haƙora!." Tofa ana chakwakiya a gidan su Sultan koya zata kaya? Wannan rigimar kwana ɗaya da kawo Suhana? Writer ✍️ *Bey PINKY DARLING MRS* more comment more typing please share my friends Following this link to join my WhatsApp Channel https://whatsapp.com/channel/0029VawsLxR65yDI5tHjxh2e Masu neman gidan ƴan bariki daga farko kuyi following channel ɗina zaku samu tare da sauran littatafai na *GIDAN ƳAN BARIKI* (*Hot love and Romantic Story*) Story and Writer ✍🏻 bey *Zainab Abdullah Usman* (*PINKY Darling Mrs Jay* *PAID BOOK* ₦500 only account number 7060577995 *Zainab Abdullah Opey* Evidence of payment 👇 09033580667 __________________________________ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) *DIAMOND 💎 STAR 🌟 LADIES🧝‍♀️* (*we stand together*) 🤝🤝🤝 *Bissmillahi Rahamanin Raheem* *PAGE* 1️⃣1️⃣▶️1️⃣2️⃣ Hajiya Uwani tace "Alhaji kagani ko kaga masifar da Sultan ya ɗauko muna kamar wannan ƴar matsiyata har ta isa ta dakar ma ƴa a gabanka."? Zama Abba ya yi kana yace "Sultan dama wannan masifar ce ka jangwalo ka ɗauko min cikin gida.?" Sai lokacin Sultan yace"No Dad karka koma cewa Matata masifa, duk abinda ya faru ai laifin matarka ne ita ta janyo ya zata kira min mata da karuwa tare sukayi yawun karuwamcin ne har su Jidda sun samu damar gaya mata magana saboda ta ɗauke mataki a zage ta gaskiya bazan ɗauka ba." Shuger ta shi mutafi." Yacewa Suhana cikin iya bariki tace "Okey Babyna muje ka huta kasan banason abinda zai sakama ciyon kai, Dad am sorry na dake ƴarka a gabanka bata da tarbiya ne sam bakayi dacen mata,ba kamata ya yi ace wannan wanka da ka sha da kwalliya itace ta shiryaka ta riƙo hannunka ku ka sauko tare amma ta dawo nan ta zauna tana jiranka, kamar wani yaronta gaskiya Dad ka ƙara aure amma ba tsohowa ba, ka samu yarinya wacce zata kula da kai, saboda har yanzu da sauran ka baka tsufa ba!." Suhana ta ƙarasa maganar tana gallawa Hajiya Uwani harara, Dad kuwa sosai maganar Suhana ta samu wurin zama a zuciyarsa, Hajiya Uwani kuwa a ƙofule tace "Don Uwarki kije ki ɗaura mai aure yanzu wallahi saina yi maganinki marar kunyar banza." Wata dariya Suhana tayi kana tace "Sorry ƴar tsohuwar matar gwamna, Uwata ba sa'arki bace tafi ƙarfin ki." Tana gama faɗar haka ta wani shige jikin Sultan, tace "Muje Babyna na baka madara!." Hajiya Uwani tace Alhaji yanzu a gabanka wannan yarinya take gaya min magana amma kayi shiru.?" Sai lokacin Abba ya dawo duniyar tunanin da ya faɗa gaba ɗaya yanzu aure yakeson yi, kuma yarinya wacce tasan rayuwa, ba irin Uwani ba da karɓar kuɗi kawai ta iya sai shan maganin mata tazo tayi mai kwance kamar buhun shinkafa, tashi ya yi kana yace "Kega Hajiya wannan ba hurumina bane kuje chan ku ƙarata ina da mitin yanzu duk abinda ki keson faɗa ki jira sai na dawo." Yana gama faɗar haka ya bar parlon, Sultan kuwa Sosai yaji daɗin iskancin da Suhana tayiwa Hajiya Uwani amma yasan bazata bar Suhana ba sai ta kawo mata hari, dick ɗinsa yaji tana motsi hannun Suhana ya ɗora akai yace "Kega masifar da ki ka janyo min dick ɗina abinci takeso kesan bakida lafiya." cike da gwanancewa Suhana ta murza abar dake motsi cikin wando kana tace "karka damu zata samu abinda takeso!." suna ƙarasa wa part ɗinsu tun a parlo ta zame rigarta tare da siket, ta zaunar da Sultan janye mai wando tayi da riga, kissing ɗinsa ta farayi ta ko ina cikin ƙwarewa, har ta dire kan nononsa ta saka halshe tana lailaya shi, wani wawan lumfashi Sultan ya saki, tare da kwantar da kansa jikin kujera, ita kuma ta cigaba da rikita shi, har ta sauka kan Dick ɗinsa ta fara yi mata shan sweet, tana murza ƴaƴan marenarsa, Sultan kuwa kamar ya mutu saboda daɗi, kwantar da shi tayi kana ta saka kaciyarsa tsakiyar nononta, ta matse tana sama da ƙasa, har ya zubar da ruwan daɗi, kana sauka jikinsa ta kwashe kayanta, ta shige bedroom wanka tayi kana ta saka wata riga iya cibiya da mini siket, irin me buɗewar nan, ta fito parlo bata gansa ba zama tayi, tare da saka tsohon layinta ta ɗauke number Afiya da Lili kana ta cire kiran Afiya ta fara yi har ta katse bata ɗauka ba kana ta kira Lili ringing biyu ta ɗaga Suhana tace "Hi Lili." Ɗaya ɓangaren Lili tace "Kutumar ƙaniyarki Hana Baby ai Kamal ya gaya muna komai, gamu nan zuwa." Suhana tace "Sai kunzo." ta kashe kiran, ta maida hankalinta kan Tv, ana wani Film a tashar b4you na mai suna After everything, sosai Film ɗin ya tafi da ita ƙamshin turarensa ne ya sanar da ita Sultan ya fito cikin wasu kananan kaya masu masifar tsada faɗar irin kyaun da ya yi ɓata lokaci ne, kallonsa tayi kana tace "Fita zakayi ne.?" Yace "Gashi ke faɗa." "Hamm." Kawai tace tare da tashi ta raka shi, suna fitowa ta maƙale shi jikinta, ya riƙe hannunta, saboda sun hango Hajiya Uwani da Farida, wurin hutawa da alama akwai abinda suke shiryawa, Suhana kuwa wayarsa ta karɓa ta shiga Camera tace, "Hi Baby." Sultan ya juyo ta ɗaukesu hoto, hadda video, suna kissing ɗin juna haka ta rakashi har gaban motar da zai fita, security suka taso ya ɗaga musu hannu alamar shi kaɗai zai fita, saida suka koma rungumar juna, Suhana ta zura harshenta cikin bakinsa suka tsotse juna, kana ya shiga mota, ya tada suna ɗagawa juna hannu har ya wuce, ita kuma ta juyawa zuwa ciki sai ga motar Kamal tsayawa tayi yana gama parking su Lili suka fito kowace tayi arniyar shiga wacce duk wani lafiyayyen Namiji ya gani sai ya ƙyasa, wani ihu suka saka kana suka rungume juna, kana tayi musu jagora zuwa part ɗinsu, Afiya tace "Kai Hana gaskiya kina hutawa, ke samu duniya wallahi, dama ace ni ce a gidan nan." Suhana tace "Karki damu wata ƙila kema zaki shigo gidan nan ko ince zaku shigo gidan nan gaba ɗaya!." Lili tace "Kai Hana taya zamu samun gurbin zama a wannan gida.?" Suhana tace "Ba abin damuwa bane, idan Sultan ya dawo zanyi ma sa magana a baku part ɗaya ku zauna saboda gudun Jamal ya gano inda kuke zuwa kega zai iya bibiyarku har ya gano a gidan nan nike." Afiya tace"Haka ne fa Hana, to ya amarci.?" Suhana tace "Lafiya." nan suka baje suna hira, Lili tace"Wallahi hana gaba ɗaya Jamal ya rame ya yi wani haske, dogon hanci ne kawai a fuskarsa sai idanu gwanin tausayi yana matuƙar sonki!." Afiya tace "Babu wani so da yake mata jikinta kawai ya keso idan har ba haka bane me ya saka yaƙi aurenta tsawon shekaru, sai moriyar jikinta kawai yake, kefa Jamal ya yi aure amma be gaya mata ba, ai ni wallahi wannan auren da Hana tayi shine dai-dai." Ajiyar zuciya Suhana ta sauke! Kana tace "Ai ni ko kaɗan baya bani tausayi na jima da sanin jikina kawai yake so, tun lokacin da Kamal ya gaya min Jamal ya yi aure, kawai ina zama da shi ne don babu yadda zanyi." tare suka shiga kitchen ta dafa musu lafiyayyen abinci mai rai da lafiya, Suhana akwai iya girki, bayan sun kammala cin abinci suka fara shirin tafiya, sai jin sukayi an banko ƙofar paroln da ƙarfi,ko sallama babu Hajiya Uwani ce ta tattaro ƴaƴanta, azo ayiwa Suhana dukan tsiya, kowace su riƙe da muciya wasu da ice, su kusan biyar, Hajiya Uwani tace "kun ganta nan kuyi mata mugun duka sai ta mutu, har waɗannan shegun ku haɗa!." Afiya da Lili ne suka kalle juna kana suka fashe da wata dariya, Afiya tace "Jar uba kaciyar Ubanki muka fito da zaki kira mu da shegu, wallahi yau zaku daku a gidan nan." Suhana kuwa kitchen ta shiga itama ta ɗauko musu kayan aiki, tace "Duk wacce takejin ta isa to ta ƙaraso tsakiyar paroln nan wallahi zanci uwar yarinya, Hajiya Uwani ta ce "Kai me kuke jira su uku ne ai Sarkin yawa ya fi Sarkin ƙarfi." Tana rufe baki su Jidda sukayo kan su Afiya....... Writer ✍️ *Bey PINKY DARLING MRS JAY* Hajiya na kusa kammala free pages ayi niya a fara payment, karku Bari ayi wannan tafiya babu ku saboda labarin ko rabinsa ba'ayi ba yanzu ma aka fara Following this link to join my WhatsApp Channel https://whatsapp.com/channel/0029VawsLxR65yDI5tHjxh2e Masu neman gidan ƴan bariki daga farko kuyi following channel ɗina zaku samu tare da sauran littatafai na *GIDAN ƳAN BARIKI* (*Hot love and Romantic Story*) Story and Writer ✍🏻 bey *Zainab Abdullah Usman* (*PINKY Darling Mrs Jay* *PAID BOOK* ₦500 only account number 7060577995 *Zainab Abdullah Opey* Evidence of payment 👇 09033580667 __________________________________ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) *DIAMOND 💎 STAR 🌟 LADIES🧝‍♀️* (*we stand together*) 🤝🤝🤝 *Bissmillahi Rahamanin Raheem* *PAGE* 1️⃣3️⃣▶️1️⃣4️⃣ Suhana ta ɗaga muciya Jidda na isowa ta kai mata duka a gadon baya, su Lili ma haka sai cin uban su Farida suke Afiya saboda jangwalo masifa har Hajiya Uwani ta kaiwa duka a hannu, Suhana kuwa ta haye kan Farida sai jibagar banza takeyi, duk ƙibarta ta kasa kwatar kanta, a hannun Suhana, banda ihu babu abinda suke su Lili kuwa sai jibagar banza sukeyi saida suka haɗa musu jini da majina, kana suka janyosu waje kamar kayan wanki, Suhana ta kalli Hajiya Uwani tace "To tsohowar banza me halin banza, ko gobe ki kwaso wannan gayyar tsiyar kuzo kiga yadda zan lallasa muku fata.!" Lili tace "Ai ki bar bahamagiya idan ta ƙara wannan kuskuren saina na zubar mata da haƙora!." kana suka shige ciki suka bar su Jidda na jan ƙafafuwansu da ƙyar saboda azabar duka, koda suka ƙarasa part ɗinsu Maryam ta dawo hospital, da kallo ta bisu yadda suke tafiya ga jikinsu duk ya kumbura, lips ɗin Jidda duk ya kumbara kamar ba ita ba, Farida kuwa gaba ɗaya Suhana ta sauya mata haliltar fuska, Hajiya Uwani tace "Maryam taimaka ki duba min Ƴan Uwanki, idan waɗannacen karuwan basu halaka min su ba." cikin mamaki Maryam tace "Me ya samesu ne Mommy.?" Nan ta kwashe komai ta gayawa Maryam dariya ce ta kwace mata kana tace "Amma wallahi Mommy bakuda hankali, ai yanzu an dena ya yin wannan shirme, amma koda yake kunyi nisa ba kwajin kira, Allah bada sa'a ko gobe ku ƙara!." ran Mommy ne ya ɓaci cikin taikaci tace "Wallahi Maryam ki fita idano saboda ke mayar dani sa'anki shine zaki tasani a gaba kina gayamin magana, ni narasa abinda ya sauya ki." Jidda tace "Dukan Ya Sultan ya sauya ta ke manta lokacin da yana cikin wannan haukar ai har masu aikin gidan nan gardawa da su amma dukan tsiya yake musu, kega ni Wallahi Mommy bazan koma bin shawarar ki ba jifa yadda ta fasa min jiki kina kallo bayan kece kika saka mu nace ki bari muyi hayar ƴan iska suzo su ya galgala ma na ita kikace ai bata da wani ƙarfi saboda bata da jiki, mun isheta, saiga shi, ta watso mu kamar shara." Farida tace "Ai mun auna arziki da Sultan baya gidan da yau sai na lahira yafi mu jindaɗi, saboda har yanzu ban mata marin da ya yi min ba sai da na dena gani na kwana biyu.!" Dijah ce tace "Please ku rabamu da wannan surutu Maryama duba min lafiyata kafin mijina yazo ɗaukata, ni bansan ma tsautsayin da ya kawoni gidan nan ba idan Daddyn Mu'azam ya ga hannuna me zan gaya masa.?" Babbar Yayarsu Zuhura tace "Ai wallahi basu dake banza ba yadda sukayi mana haka zamu rama ne amma ta wani ɓangare zamu bi yanzu muyi banza da iskancin da sukeyi." haka suka ci-gaba da tattaunawa, yadda zasu rama abinda Suhana tayi musu, ɓangaren su Afiya kuwa gyara paroln sukayi tas kamar babu abinda ya faru, Kamal yazo suka koma gida, Suhana kuwa wanka tayi bayan ta idar da sallar isha'i, ta shirya cikin wata dogowar rigar abaya Black tayi mata kyau sosai, kamar balaraba, sai zuba ƙamshi takeyi, haka kawai taji tana son fita ta zaga gidan, fitowarta kenan saiga Sultan ya dawo, ɗaure fuska y yi kana yace "ina zakije.?" Yadda ya ɓata fuska sai ya yi mata kwarjini sosai juyar da kanta tayi tace "zaga gidan nikeson yi." Tsaki yaja kana ya barta nan tsaye, bayansa tabi suka shige tare bedroom ɗinsa ta shiga ruwan wanka ta haɗa mai ta fito shi kuma ya tuɓe Ya shiga wanka kitchen ta shiga ta haɗa mai abinci ta aje mai kan tebur KANO STATE Unguwar GRA Wannan Babban gida ne da ya amsa sunansa kaf unguwar babu gidan da yakai shi haɗuwa da tsari mai zaka ɗauka gidan shugaban ƙasa ne kutsa kaina nayi cikin wannan kai tsaye hanyar da zata sadani da parlo na nufa muryar wata mata naji kamar ana faɗa paroln na shiga wata Babbar mace na hango tsaye ita da wani Babban Mutum suna musayar yawo da shi, "Wallahi Hajiya Binta idan ki ka koma yi maganar mai sunan Mama a bakin aurenki yarinyar da ta tozarta ni a idon duniya, ta walaƙanta ni wallahi keji na rantse duk lokacin da ta dawo wannan gida sai na kaita gidan mijinta, sai dai ta haɗe zuciya ta mutu yarinyar banza!." Wacce ya kira da Hajiya Binta idanunta cike da hawaye, tace "Naji bazan koma yima maganar ta ba amma wallahi Alhaji bazaka kashe min ƴa ba a banza ko ta dawo bazan taɓa bari ta zauna da Buhari ba, yaron da kowa ya sani ɗan shaye-shaye da neman matan banza! na roƙe Allah ya sa duk inda Zainab take tayi aure zanga yacce zakayi da auren da kasa aka ɗaura mata." "Yanzu Hajiya BINTA a gaban Alhaji ki ke kiran ɗan Yayarsa ɗan biyar mata mazimaci!.?" Wata mata ce ta ida maganar tana sauka kan step." Hajiya BINTA tace " To tsohowar munafuka hatsabibiya na faɗa idan ke isa ki hana ni kwana a gidan nan komai nisan jifa kisani ƙasa zai dawo sannu bata hana zuwa sai dai a daɗe ba'aje ba." Alhaji ne yace "Kuluwa rabuda ita, duk wannan haukar da takeyi bazai hana ni kai Mai sunan mama gida Buhari ba." Wata dariya Hajiya BINTA tayi kana tace "Ai duk wannan abin dake faruwa kece sanadin komai ta Allah ba taki ba." Tana gama faɗar haka ta haura sama, ta barsu nan Alhaji fita ya yi ita kuma kuluwa, sama ta hau bedroom ɗinta ta shiga waya ta ɗauka tare da kiran wata number ringing ɗaya aka ɗaga tace "Hello Hajiya Ruky wallahi akwai matsala gaba ɗaya BINTA ta haukace akan neman ƴarta babban tashin hankalina yanzu ta dena shakkar gaya min magana yaznu inaso ki koma wurin Malam na bakin Rafe ya ƙara nisanta Yarinyar daga gida idan nan kusa take ya saka aljana mantau ta shafe mata tunanin gida gaba ɗaya kar mata tayi tunanin dawowa." Ɗayan ɓangaren Ruky tace "Karki damuwa Kulawa kunama me mugun harbi, zuwa gobe zanje wurinsa duk abinda akayi zan sanar dake yanzu dai ki turo kuɗin shan fetur." Kuluwa tace karki damu yanzu zan turo miki." Ta katse kiran, tana faɗin "Dani kike zancen BINTA keda ƴarki saida a lahira ko a falki, sannu a hankali sai na fitar dake gidan nan gaba ɗaya." Ta ƙarasa maganar tana wani kaɗa ƙafa, Hajiya BINTA kuwa tana shiga bedroom ɗinta alwala ta ɗora ta gabatar da sallar nafila kana ta buɗe Alkur'ani mai girma tana karatu bayan ta kammala addu'a tayi sosai Allah ya bayyana mata tilon ƴarta da ta haifa, Allah yasa tayi aure saboda tasan halin Alhaji, da masifar taurin kai, SOKOTO STATE Washegari da safe Suhana tacewa Sultan tana so ya taimaka su Afiya su dawo gidan da zama saboda gudun matsala Jamal zai iya lalata komai yace zai kira Kamal ya ɗauko su, part ɗin kusa da Hajiya Uwani zasu zauna, haka kuwa da yamma sai ga su Afiya Kamal ya ɗauko tare da kayansu, tsabar iskanci, da neman magana, suna gama saka kayansu ciki kiɗa suka kunna, sai tiƙar rawa suke gaba ɗaya har part ɗin Hajiya Uwani ana jin ƙarar kiɗan, Suhana kuwa ta zage sai rawa takeyi ita da Afiya, Lili kuwa ta gaji zama tayi tana kallon su, Hajiya Uwani da ta fita Unguwa dawowarta kenan taji kiɗa na tashi part ɗin ta shiga don ganin su waye a ciki, wani burki taja bakin ƙofa tana ƙare musu kallo, kafin ta shiga ciki babu wanda ya ankara da shigowarta kiɗan ta kashe sai lokacin hankalinsu ya kai ga reta, Afiya tace"Kutumar uba waye ya baki damar shigo muna part har da kashe mana kiɗa kamar daga gidan tshonki mukazo dasu!.?" Lili tace "Bar tsohowar banza, idan bata fitar muna part ba yanzu jiki zaiyi tsami." Cikin ɓacin rai Hajiya Uwani tace "Na baku nan da mintuna goma ku tattara ku fitar min a gida kafin na saka ayimin waje daku karuwan banza kawai andai yi asara an baro gidan iyaye anayon ta zubar ana rabawa Maza gindi lungu da saƙo." Tana ida maganar ta juya ta fita, sosai zagin ya shigesu, amma suka basar Hajiya Uwani kuwa security gidan ta kira tace su fito mata da su Afiya, nan suka sanar da ita Sultan ya basu damar zama a gidan bazasu iya taɓa su ba har sai idan Sultan ne ya bada umurni, ranta ya yi masifar ɓaci part ɗinta ta shiga, sama ta haura, bedroom ta shiga gefen bed ta zauna, kana ta ɗauko wayarta wata number ta kira, bugu biyu aka ɗaga tace "Hello Hajiya Rabi." Ɗayan ɓangaren akace"Ya akayi kaska uwar haɗi da ganin wannan kiran nasan akwai magana.?" Hajiya Uwani tace"Sosai ko ƙawata." Nan ta kwashe duk abinda ya faru ta gayamata Hajiya Rabi tace "Keyi kuskure sosai wallahi yaza'ayi ki bari Sultan ya ƙara aure baki sanar dani kesan yaron da taurin kai, ko bokayen da ke aiki a kansa sai sun sha wahala, yanzu dai ya ya kikeso ayi.?" Hajiya Uwani tace"so nike ayi mai abinda zai sake wannan shaiɗaniyar yarinya, hankalinsa ya dawo kan Farida." Rabi tace "To shikenan zuwa gobe zan zo duk yadda mukayi zan gayamiki." Suka yi sallama, Sultan kuwa bedawo gidan sai ƙarfe goma da rabi na dare, lokacin Suhana ta dawo part ɗinta, wanka tayi ta sha wasu ƙananan kaya riga ce iya cinya, ta tsaya, duk net ce da ita da babu duk ɗaya, parlon sama ta.zauna tana jiran dawowarsa, bata jima da zama ba ya dawo, ta shi tayi ta rungume shi janye jikinsa ya yi, yace "Please ki dena bana so a waje kawai nace kiyi min haka banda cikin gida!." "Okey kawai tace mai bedroom ɗinsa ya shige, ita kuma ɗauke wayarta ta saka tsohon layinta, kai tsaye Jamal ta kira, har ta katse bai ɗaga, ta koma kiran numbersa kenan Sultan ya fito, cikin izza yace "Kije ki haɗa min ruwan wanka." bata ɗago ta kallesa ba ta ce "Kamanta bamuyi yar jejeniyar har ruwan wanka zan riƙa haɗama ba, aikina iya waje ne kawai banda cikin gida." Dai-dai lokacin Jamal ya ɗaya wayar "Heeee haaa hello Hana...!" Gaba ɗaya ya rikice jikinsa har rawa yake, Suhana tace "Babyna ykk." Wata ajiyar zuciya ya sauke! tare da fashewa da kuka, yace "Hana ina kika tafi kika barni, Please Hana ki dawo muyi aure.!" Wani tausayinsa ne ya kamata har idanunta sun ciko.da kwallah cikin muryar lallashi tace "cam down, Baby in sha Allah nan da wata biyu zuwa uku zan dawo muyi aure kaji my honey!." Jin tayi an karɓe wayar Daga hanunta an jifar da ita ƙasa, ɗagowa tayi suka haɗa idanu sai da ƙirjinta ya buga da ƙarfi, ganin yadda yanayin Sultan ya sauya kamar ba shi ba cikin wata irin murya ya ce "Ke ashe Mahaukaciya ce ban saniba, Jahila, saboda bakida ilimi iskanci kawai kika saka a gaba, da aurena a kanki ki ke waya da wani kwarto a gabana saboda ke mara kunya ce to wallahi daga yau haka ta koma faruwa duk abinda ya faru dake hammm!." Ya bar parlon gaba ɗaya, Suhana kuwa gaba ɗaya ta tsorata da yanayinsa ta window ta parlon ta duba wurin aje motoci. Ta hangosa Cikin wata ƙaramar mota. Ya shiga ya fita da gudun tsiya, hankalinta ne ya tashi, ɗauko wayar tayi ta ɗan fashe ba sosai ba, number Kamal ta kira tayi sa'a bugu ɗaya ya ɗauka tace "Don Allah Ya Kamal ka taimaka Sultan ya fita da gudu a mota kuma ransa a ɓace yake ban san abinda zai faru da shi ba." Kamal yace "Hana ki kwanatar da hankalinki nasan inda ya dosa yanzu zan je wurin idan ya iso zan sanar dake." Ta ce to Sultan kuwa yana fita Shukura hotel ya wuce ya dama yana da ɗaki cikin hotel ɗin kuɗin shekara ya biya, zama yayi gefen bed tare da janyo shi-sha ya haɗa kana ya fara zuƙa, yana tura hannunsa cikin sumar kansa da ta sha gyara, sautin muryar Suhana na dawo mai cikin kunne ' Honey zan dawo muyi aure!' da ƙarfi yace "No no hakan bazai taɓa faruwa ba kima dena lilsafin fita gidana bazan taɓa bari ki aure kowa ba" shiru ya yi yaci gaba da zuƙar shi-sha, bayan mituna goma kamar wani zautatce ya fara magana, shi kaɗai, Writer ✍️*bye PINKY DARLING MRS JAY* More comments more typing ✍️ Please share Fisabilillah my frnds 🙏 😍 GIDAN ƳAN BARIKI PAGE 1️⃣5️⃣▶️1️⃣6️⃣ "Ni miye damuwa ta idan ma ke aure wani ko ke kirasa a waya saboda ba sonki nike!." Kamal ne ya turo ƙofar room ɗin zama ya yi kusa da shi ya dafa kafadarsa, cikin kwantar da murya ya ce "Sojan Mommy kayi haƙuri ka aje wannan abar." Kamar wani ƙaramin Yaro haka ya bi maganar Kamal kallonsa ya yi kana yace "waye ya gayama ina nan." Kamal yace "Matarka ta sanar dani shine nazo na duba lafiyar Sojan Mommy." Wani murmushi Sultan ya yi duk wani ɓacin rai da yakeji ya gushe shafa sumar kansa yayi kana ya ce "To ka ganni sai ka koma gida saboda a nan zan kwana." Wayar Kamal ce tayi ringin, Yana dubawa Suhana ce ya ɗaga ya sanar da ita Sultan na lafiya amma bazai dawo gida a hotel zai kwana, kashe wayar tayi abaya ta saka saman kayan jikinta, bedroom ɗinsa ta shiga key ɗin motarsa ta ɗauko , lokacin ƙarfe 12:00 na dare ta fito, taja motar sai Shukura hotel, tana isa ta kira Kamal wani Room suke ya sanar da ita, sai gata ta shigo ɗakin, shikuma Kamal yace wa Sultan ya wuce, zama Suhana tayi gefensa, amma ko kallonta beyi ba cikin sanyin murya tace "Please Sultan! Kayi haƙuri da abinda ya faru banda niyar ɓata ma rai." Banza ya yi da ita saida ta riƙo hannunsa tana murzawa, tana bashi haƙuri, kana ya ɗago ya kalleta, yace "Naji tashi ki koma gida." Cikin Muryar shagwaɓa tace "uhmm uhmm A'a ni ƙafata ƙafarka babu inda zanje." Ta faɗa tana shigewa jikinsa, tana yi mai tafiyar tsutsa, a hannu, shiru Sultan ya yi saboda ya kasa magana ta gama da shi, besan miye a tattare da ita ba, komai nata na daban ne ko taɓa shi tayi sai yaji wani irin abu na fisgsrsa, da haka ta kwatar da shi kan bed ta zame abayar dake jikinta, ta fara romantic ɗinsa kana rage musu hasken fitilar ɗakin, lokacin har ta rabashi da kayan jikinsa nononta ɗaya ta saka mai a baki ya cafke ya fara tsotsa, ita kuma ta fara wasa da , buransa, da hannu tana lailayata tana murzawa, sai lumfashi yake saukewa, ita wani nishi takeyi kamar buran na cikin rijiyar daɗinta, Sultan kuwa sai shan Nono yake yi ba sauƙi saboda yana masifar son Nono ga na Suhana a tsaye sun ciko kamar me shauarwa, sun jima haka kafin ta hau kansa ta saita Dick ɗinsa cikin kogon daɗinta , Lumm ta shige saboda ruwan ni'imar dake zubowa cikin gindinta , sama da ƙasa ta fara yi mai Nononta na cikin bakinsa yana zuƙa ita kuma na cinsa, ko wanensu daɗi ya kamai masu maƙura, sai wani nishi suke fitarwa me tayar da hankalin masu sauraron su, sun fi minti ashrin haka kafin ya dawo kanta ya ɗora ƙafafuwanta saman kafaɗarsa, ya danna mata abarsa ya cigaba da haƙa yana "Ashhh Washhh Babu zuma kina da daɗi Please kibar min shi na cinye gaba ɗaya , Ashhh Washhh ohhhhh zan kawo zan zan am coming am coming Baby." Haka Sultan ke Ihu yana sukuwa kan Suhana itama ihu takeyi tana "Ya Sultan buranka kamar zuma Ashhh Washhh ohhhhh, zaizo gashi nan zuwa." Haka suka cika ɗakin da Ihu har suka yi rilizin lokaci ɗaya, amma Sultan na kan jikinta yana sha nono, saida ya tabbatar madararsa ta gama shigewa jikinta kana ya kwanta gefenta, tare da janyota jikinsa yana lalabar ta bayan sun huta tare suka yi wanka suka kwanta , saboda Sultan baya bacci da janaba a jikinsa, bacci mai daɗi ya kwashe su gaba ɗaya, washegari da safe masjid ɗin hotel Sultan ya yi sallar asuba , ya dawo suka cigaba da bacci sai karfe 11:00 na rana suka tashi break ya saka aka kawo musu bayan sun kammala ta shirya suka fito ya kira wani security nai yazo mayar da motar da Suhana ta ɗauko , suka dawo gida kayan shan Iska ya saka ya kwanta wani bacci mai nauyi ya yi gaba dashi, Suhana kuwa kaya ta sauya ta fita zuwa part ɗinsu Afiya parlo ta samesu suna break, bayan sun kammala ,Llil tace ya kamata mu fita mun ɗan zaga gidan nan, ko ya kika ce Afiya.?" Lili ta ƙarasa maganar, tana kallonsu Afiya tace "gaskiya ne Hana muje ki raka mu." Suhana tace "okey muje." haka suka fito kamar wasu ƴaƴan turawa, kowace sanye da mini siket da riga iya cibiya, Suhana ce kawai da kayan arziki, da suka rufe mata jiki yawo suka farayi a gidan wani lungu idan suka shiga da ƙyar suke iya gano hanya su fito sun jima suna zaga gidan kafin su dawo tsakiyar gidan da aka ƙawata shi da wasu kujerun hutawa zasu zauna kenan Suhana ta hango Abba ya fito part ɗinsa zai fita Hajiya Uwani na bayansa, tare da masu tsaron lafiyarsa, tace "Afiya kuzo muje wurin Daddy ku gaida sa." Lili tace "Kina nufin wai da gwamna zamu gaisa!." Suhana tace "Eh idan bazaki taso ba kega tafiyata." Afiya kuwa har da ƙara gyara rigarta, suka tafi, Suhana ta sha gaban Abba tana durƙusawa tace "Daddy Barka da safiya dafatar antashi lafiya." murmushi Daddy ya yi kana ya ce "Alhamdulillah ina My Son.?" Su Afiya ne suka katse mai magana suna cewa "Barka da safiya, Kyakkyawan matashi!." Wani kallo Daddy ya bi su Afiya da shi kana ya kalli jikinsa wai shi ake kira da matashi me kyau, Kallonta ya yi kana yace "Kai Ƴata duba dai ki gani ai na tsufa, na wuce zama matashi." Afiya tace "Ni dai banga haka ba santalelen saurayi na gani ko kika gansa Lili.?" Lili tace "%fasenr wallahi matashi mai jini a jiki, ai har ya fi wani saurayi ɗan sha 18." Wani baƙin ciki ne ya kama Hajiya Uwani, tace "To Karuwan kan tati, nan ba GIDAN ƳAN BARIKI bane, sai ku tashi ku ƙara gaba." Daddy kuwa ya riga ya rufta, tarkon su Afiya yana juyawa yace "Hajiya Uwani wallahi banason haka ya zaki kira ƴaƴan mutane da karuwai kamar ba matsayin Uwa mace kike ba, Please don Allah ki koma bana son wannan rakiyar!." Wani abu taji ya tokare mata zuciya, idan ta cigaba da tsayuwa a nan zai cigaba da yarfa ta, fuuuu ta wuce, Daddy yacewa su Afiya "Kuyi haƙuri haka nan take, sai a hankali, Ƴata ƙannenki ne.?" Ya tambaye Suhana tace "A'a Daddy Ƴan uwana ne kuma ƙawayena." wani daɗi yaji kana ya ce "To shikenan sai mun haɗu anjima da yamma zan dawo, kana ya saka PA ɗinsa ya damƙa musu manyan kuɗaɗe, suka wuce, duk abinda ya faru a idanun Hajiya Uwani Daddy na wucewa ta fito ta sha ga bansu Afiya, ta ci kwalar rigarta tace "Wallahi idan baku fita sabgar Mijina ba duk abinda ya faru da yarinya ita ta janyowa kanta, ke ganni nan shaiɗaniya ce wallahi ko duk abinda zan mallaka zai ƙare bazan taɓa bari wata mace ta raɓe mijina ba, Kekuma Suhana shi wanda ya baki damar kwaso ƴan uwanki karuwai har suna neman shiga wurin mijina be gayamiki tarihina da na Uwarsa ba, ni nan da kika ganni na wuce barki da ƴan bariki na damesu na shanye, saboda haka kafin yarinya ta fara neman Hanyoyin shigowa cikin gidan Mijina ta fara binciken wacece ni.!" tana gama faɗar haka ta shige part ɗinta ta barsu nan tsaye cikin dakiya Afiya tace "kuwuce mu tafi mun wani tsaya akan wannan sakarar wallahi duk abinda take taƙama dashi saina sauke mata shi, saina gwada mata ruwa ba sa'an kwando bane, ba boka ba Mallam saina kassarata!." Lili tace ni yanzu ma naji inason Mijinta wallahi." Suhana tace ni ba wannan ba ina son sanin abinda ya faru da Mommyn Sultan, dashi kansa." Lili tace wannan sai Kamal ya san komai shida mahaifiyarsa." Suhana tace "zanje gidan wurin Umma idan Kamal be zo ba." Haka suka bar wurin suna tattaunawa, Daddy kuwa a mota banda tunanin su Afiya babu abinda yakeyi, gaba ɗaya ƴan matan sunyi mai, kowace da kalar ƙirar da Allah ya yi mata, PA ne ya kula da yanayinsa yace "Sir kamar kana cikin damuwa.?" Daddy yace "Haka ne Mustafa kaga dai abinda ya faru a gabanka nidai gaskiya aure nikeson yi ƴan matan sunyi min amma ya kake ganin za'ayi.?" Wani murmushi Mustafa ya yi dama ya jima yana son ganin wannan rana yace "Sir ai ba wata matsala bace yanzu kamata ya yi kaji ta bakinsu idan sun amince, kawai sati mai zuwa a ɗaura aure, batare da kowa ya sani ba." Daddy yace "Ya zanyi da Uwani.?" Mustafa yace "Ai ba sanar da ita zakayi ba sai an dawo ɗaurin aure, saboda a masallaci za'ayi, kuma sai munje sallah za'a sanar da Liman ka sanar da Alhaji Abubakar, saboda shine waliyinka." Dafa ƙafaɗar Mustafa Daddy ya yi kana yace ". wannan shawara tayi haka za'ayi, suna wannan hira har suka isa officer ɗinsa dake cikin gidan gwamnati, Suhana kuwa Kamal ta kira tana son ganinsa, yace anjima zaizo, Sultan kuwa sai ƙarfe biyu ya tashi wanka ya yi ya gabatar da sallah kana ya shirya cikin manyan kaya, kana ya ɗauko wasu takardo ya fito, zaune ya sameta parlo yace "AM na fita Abuja zan tafi, sai zuba gobe zan dawo." tun da ya fara magana Suhana ke kallonsa saboda ya yi mata masifar kyau, tace "Allah ya tsare amma me zakayi Abuja.?" "Company zan koma buɗewa." Shine kawai amsar da ya bata addu'o'i tayi mai sosai na fatan nasara har cikin ransa yaji daɗin addu'ar, har ta tuno mai da Mommynsa, tashi tayi ta karɓe takardon tace "muje na raka ka." Ba musu ya shiga gaba tana bayansa, har wurin Mota ta rakasa yai da Direba ya fita, saboda ya dawo da motar jirgi zai shiga, ta kallo direba ya ja motar suka wuce, harda kwalla ta cika mata idanu, kamar ta bishi su tafi tare, tana komawa ciki su Afiya suka shigo nan suka shiga hira saiga Kamal ya zo bayan sun gaisa ta kawo mai lemo da ruwa tace "Ya Kamal dama inason dan Allah ka sanar dani labarin Sultan!." Shiru yayi na wani lokaci kafin yace da kesan labarinsa baki fatan koma tunanin wannan labari har kibawa wani, amma yanzu dole na sanar dake saboda zaki samu damar ƙara taimaka mai ki fallasa wannan muguwar matar azzaluma marar imani, *PAGE* 15&16 Kamal yacce "nidai Sultan abokina ne tun muna yara saboda Mommynsa na zuwa wurin Ummana kitso, nan muka shaƙu da juna, har ta kai Babansa ya san da Abotarmu ya maida ni makarantar da Sultan yake karatu komai tare yake muna, babu wani banbanci, har kwana Sultan yakeyi gidanmu, nima haka, saboda tun ina ciki Allah ya yi Babana rasuwa, sunan Mommynsa Hajiya Zainab mace ce mai mutunci da sanin ya kamata tana girmama nagaba da ita, bata da girman kai, ga kyauta bata da ƙyamar talaka bayan mun kammala karatun sakandare Daddy ya tura mu Ingila wurin karatu, Sultan ya karance gefen business, harkokin tafiyar da mulki, nikuma nayi karatun computer, mun chan kwatsam muka samu labarin Daddy ya yi sabon aure sati ɗaya da cin zaɓensa na gwamna, tun daga lokacin Mommy ta fara fuskantar matsala wurin Daddy da matarsa, Hajiya Uwani ta mayar da Mommy Bora, saboda yawon wurin malamai,da bokaye,ita da ƙawarta Hajiya Ruky, haka Mommy ta samu wani ciki, saboda tun bayan haihuwar Sultan bata koma samun ciki ba sai wannan lokaci, cikin yazo mata da laulayi da rashin lafiya, Daddy na fahimtar cikine da ita, asirin da Hajiya Uwani tayi mai ya karye ya dawo kulawa da Mommy yana riritata, nan fa Uwani ta bazama wurin Malamai sai da Daddy ya tsane cikin dake jikin Mommy komai ya dawo cin zarafin da wulaƙanci ban bancin Mommy da ƴar aikin gidan kawai aure, gaba ɗaya ko ganinta Daddy baya sonyi, haka zata zauna tayi ta kuka saboda ta gayama Ummana akan auren Daddy ƴan uwanta suka rabuda ita, saboda iyayensu basa raye, sai dai Umma tayi bata haƙuri akan ta dage da addu'a watarana sai labari, haka cikin ya shiga watan haihuwa a dai-daita sahu Mommy ta shiga ta kaita hospital, ta haihu ɗa namiji, gaba ɗaya yaron baya kama da Mommy Har Daddy kamarsa da ban Mommy tace Yayanta ne yaron ya biyo, bayan ta dawo gida Daddy na ganin yaron yace bazaiyi masa suna ba saboda ba ɗansa bane, haka Mommy tayi kuka tana roƙansa amma Daddy yace idan ta matsa mai zata bar mai gidansa haka ta zauna gidan Lokacin Hajiya Uwani ta haife ƴa Mace ba haka taso ba ɗa namiji taso ta haifa, saboda ta mallake gidan gaba ɗaya, haka muka kammala karatu muka dawo muka tarar da Mommy cikin wannan hali, iskancin Uwani kuwa sai abinda ya ƙaru, ta mayarda Daddy bita zai-zai duk inda ta ajeye shi nan yake, sai abinda ta bashi umurni, duk Mommy tayi banza da ita, saboda bayan dawowar mu Sultan na kuwa da ita sosai da ƙanensa, ta bashi ragamar shugabancin kasuwancin da takeyi a ƙasashen waje, saboda tun kafin ta aure da Daddy take kasuwanci da dukkyarta ta gadon mahaifinta, da ya rasu, saboda cin zarafi har wurin da Mommy Ke zama Uwani ke janyo Daddy ta ware ƙafa ta saka shi lasar gindinta, har sex sukeyi wurin, Idan Mommy zata bar wurin ta saka Daddy ya hanata idan har ta bar wurin bakin aurenta, haka ciyon zuciya ya kama Mommy, har ta kai ga kwanciya, hospital, saboda har aman jini takeyi, Sultan na shirin fitar da ita ƙasar waje, ranar Alhamis Allah ya yi mata rasuwa, Sultan kamar ya yi hauka lokacin, sai da aka haɗa da roƙon Allah ya dawo cikin hankalinsa, Ummana taso karɓar Usman ƙanen Sultan amma saboda makircin Hajiya Uwani ta hana Daddy ya Bata shi, haka ta riƙa azabtar da yaron, Sultan na son ganin ƙanensa amma ta hana mai ganinsa, ƙarshe piya piya ta zubawa yaron cikin madarar da ake bashi ya sha, ya mutu, lokacin mutuwa ce kawai Sultan beyi ba, Writer ✍️ Bey *PINKY DARLING MRS JAY* More comment more typing please share my friends Following this link to join my WhatsApp Channel https://whatsapp.com/channel/0029VawsLxR65yDI5tHjxh2e Masu neman gidan ƴan bariki daga farko kuyi following channel ɗina zaku samu tare da sauran littatafai na *GIDAN ƳAN BARIKI* (*Hot love and Romantic Story*) Story and Writer ✍🏻 bey *Zainab Abdullah Usman* (*PINKY Darling Mrs Jay* *PAID BOOK* ₦500 only account number 7060577995 *Zainab Abdullah Opey* Evidence of payment 👇 09033580667 __________________________________ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) *DIAMOND 💎 STAR 🌟 LADIES🧝‍♀️* (*we stand together*) 🤝🤝🤝 *Bissmillahi Rahamanin Raheem* PAGE 1️⃣7️⃣▶️1️⃣8️⃣ Ya Sha wahala sosai saboda yafi wata ɗaya a hospital bayan an dawo dashi gida Hajiya Uwani taso kashe sa amma da taji zancen dukiyarsa da Mahaifiyarsa tabar masa gado,sai ta ta ƙirƙiro da maganar ayi mai aure,a haɗa shi da Farida ɗiyar Yayarta, Daddy baya musu da duk abinda ta faɗa, ya kira Sultan ya sanar da shi amma be yarda ba, saboda haka ta taje wurin malaman ta da bokaye aka saka shi dole ya amince da auren Farida ga kuɗaɗen da Uwani ke karɓa wurinsa wai na hidamar biki, saida aka zo zancen ɗaurin aure tace a nan gidan za'a ɗaura ko a masallaci, haka Daddy ya but maganarta, Alhaji Abubakar shine waliyin Sultan, Daddy waliyin Farida haka akayi shagalin biki babu dangin uban Farida, saboda bata da Uba wurin yawon bariki aka samu cikinta, sunyi iya yinsu wurin zubar da cikin amma abin beyi ba dole suka haƙura har aka haife Farida, bayan nan uwarta ta samu wani mai kuɗi ta aure yanzu haka tana Nijar, Kuma batasan waye uban Farida ba, saida akayi kwana biyu da ɗaura aure kana Farida ta tare bayan sun jiƙata da kayan tsisbace-tsisbace-tsisbace, saida sam Sultan baya sha'awar ta, nan ma saida sukayi da gaske ya fara kusantar ta, nan fa ya haukace akanta dukiyarsa ya zuba mata sai yadda taga dama, Saidai yanzu ba iya kuɗi kawai suke so ba takardun kadarorinsa suke buƙatar ya mallakawa Farida amma sun kasa samun wannan damar, sunyi iya yinsu wurin Malamai amma a banza, Farida ta kasa haƙuri, watarana suna kwance, take tambayarsa inda yake aje takardun kadarorinsa, yace mata ai shi sam baya aje wani abu mai daraja, a Najeriya ƙasar waje ya adana komai nasa, kuɗine kawai yake ajewa duk inda ya ga dama, shine ta matasa mai wace ƙasa yake ajeye abubuwan, ya ce mata duk inda ya ga dama, ba haka taso ba bayan ta koma bedroom ɗinta, takira Mahaifiyarta, ta sanar da ita halin da ake ciki, washegari da safe, Sultan ya shirya ya samu Farida parlonta yace yana son fita, ya zaga gari bata hana shi ba, saboda yau tana son fita zuwa wurin wani sabon Malami, yana fitowa gidanmu yazo kusan wata shida zuwa bakwai da aurensa, baya zuwa ko ina, ko naje Uwani bata bari na gansa ita da Farida haka Ummana dole muka haƙura sai dai Addu'a mukeyi mai, Uwani ta saka aka koreni Company nin Sultan shine dalilin da ya saka na fara ɗinkin tela, ina zuwa gidan Ƴan Bariki, har na haɗu da ku, yana zuwa gidan Umma gaba ɗaya ya rame ya yi baƙi kamar ba Sultan haɗadɗen gaye maiji da kyau ga kuɗi, amma duk ya zama wani iri, kamar a tsorace yake, Umma na ganinsa ta fahimci halin da yake ciki ruwa ta ɗibo a ƙofi, ta karnta mai fatiha 7 falaƙi7 nasi7 ikilas7 kafirun 7 ayatul kulsiyu 7 tayi mai rufi cikin ruwan ta bashi ba musu ya karɓa ya sha, ya rage saura ta sakani na shafe mai jikinsa, ya kwanta sai bacci, wannan da ku ka ji na faɗa anayinsu ne idan akayiwa wani asiri, ko baya da lafiya anyi magani ba dace ba, da izinin Allah komai zai zo karshe musamman asiri, tsawon sati ɗaya akeyi ba'a ƙetare rana, UMMA tace min Kamal yaron nan asiri ne a jikinsa dole sai yayi sati yana shan wannan tofin, nace mata kawai ta rabuda shi, ya zauna nan gidanmu, saboda bada tare da direba yazo ba, haka kuwa akayi be falka ba sai ƙarfe huɗu tare muje masallaci mukayi sallah, kana muka dawo gida, saiga kiran Farida Umma tace ya sanar da ita tafiya ta kama shi, yanzu haka, jirgi tashi zaiyi, sai nan da sati mai zuwa zai dawo haka ya sanar da Farida ta rufe sa da masifa kamar wani ya ronta, amma taji daɗin tafiyar ta shi saboda tana wurin Malamin da taje yace sai yayi sati ɗaya yana kwanciya da ita, zata samu biyan buƙatar da takeso, cikin kwana biyu Sultan ya fara wankewa kamr ba shi ba, haskensa ya dawo, saboda yana samun kulawa wurin Umma sosai, ranar da ya cika sati, ɗaya, komai ya dawo mai sabo ya gayama Umma shi besan yadda akayi ya aure Farida ba yanzu gida zaije sakinta zaiyi, Umma ta lallashisa tace ya kwanatar da hankalinsa, yabi komai a sannu kar ya nuna musu ya dawo cikin hankalinsa, har sai ya gano abinda suke shiryawa, kana ya riƙe addu'a da yawan ibada kar ya yi a gaban Farida saboda zata iya hana shi da wannan shawarar ya koma gida ya riga Farida dawowa, ya shige bedroom ɗinsa ya kwanta, saboda bacci yakeji, amma ya kasa yi, sai juyi yakeyi kan bed yana tunanin halin da Su Hajiya Uwani suka saka shi, muryar Farida yaji itada Hajiya Uwani cikin parlo, suna magana , akan wurin Malamin da Farida Hajiya Uwani tace ai shine ya yi mata asirin Daddy ya aureta ya walaƙanta Mommy suna wannan magana Saiga Umman Farida ta shigo nan suka baje suna hirar abubuwan da sukayiwa Mommy har zuwa haɗa aurensa da Farida, akan dukiyarsa, yanzu shirin su na gaba su kashe sa shine kawai, Farida tace gaskiya tana son sa adai yi mai wani abu da ban amma banda ƙisa, da farko basu yarda ba sai da tayi ƙaryar tana da ciki wata biyu a bari idan ta haihu dole dukiyarsa ta dawo hannunta, da wannan shawara suka aje, sai maganin da zata saka mai cikin abinci ya cigaba da yi mata biyayya, suna wannan zance Sultan ya fito jikinsa har rawa yake, gaba dayan su sun firgita da ganinsa, sai da suka tashi tsaye, wani murmushi ya yi wanda yafi kuka ciyo yacewa Farida ya saketa saki biyu, su fita su bar mai part, ko ya halaka su, haka suka fito jiki a mace, babu wanda yake magana, Sultan kuwa Umma ya kira ya sanar da ita duk abinda ya faru bayan dawowarsa, tace ya cigaba da addu'a saboda ba rabuwa da shi zasuyi, haka kuwa akayi wurin Malam suka koma ya basu wani garin magani yace su zuba akan hanyar da Sultan yake bi, yana taka shi, aljanu zasu samu damar shiga jikinsa su barkita mai tunani, sumayar da shi mahaukaci ranar suka zuba maganin yana fitowa sallar magrib yana taka shi sai wani ihu sukaji, na Sultan, securityn gidan suka taso duk wanda ya matso inda yake, to sai ya karya mai hannu ko ƙafa, wani masifar ƙarfi ne ya shiga jikinsa, ranar duk wanda ke gidan yaji jiki, abin ban mamaki part Hajiya Uwani ya shiga parlo ya same su, sai dariyar mugunta sukeyi na halin da suka jefa shi ai kuwa sun sha duka don saida ya karya mata hannu, Farida kuwa ya sauya mata fuska da jiki aka duka, har su Maryam, an kira Daddy aka sanar da shi saboda baya ƙasar yana London, sai da aka samo gardawa masu ji da ƙarfi suka fito da Sultan suka dannesa akayi mai allurar Bacci, suka saka shi part ɗinsa, kusu sun sha wahala, saboda duk ƙaton da ya kaiwa naushi ya zuɓe ƙasa, abu kamr filim ɗin indiya, haka suka mayar da Sultan Mahaukacin ƙarfi da yaji, banda allurar Bacci babu abinda Daddy kesa anayi mai ya fi wata uku a haka watarana naje gidan su Hajiya Uwani sun fita, na samu damar shiga part ɗinsa na tarar da shi, cikin wannan hali cikin masu tsaron lafiyarsa wani ya bani labarin abinda ya faru da Sultan, nan na yanke shawarar ɗakarsa na tafi dashi gida, saida Umma tayiwa Sultan Kuka, duk wani mai tausayi da imani sai ya tausayawa Sultan, wanka nayi mai na saka mai kayana duk allurar baccin bata sake shi, yana tashi zai fara bige -bige yana ganin Umma ya zauna sai ya fashe da kuka, Limamin Unguwar mu Umma ta kira, shi ya yiwa Sultan ruƙiya, da ƙyar aljanun suka fita jikinsa, saboda ba iya waɗan da aka turo bane wasu na jikinsa, da jimawa, bayan sun fita, ya bashi magani, da wasu addu'o'i Umma nayi mai da ruwan zan zam, da zuma, yana sha, Uwani kuwa batasan wainar da ake toyawa, sai da safe Dr dake zuwa yimasa allura yaje amma be gansa ba, haka sukayi ta nemansa amma shiru tana komawa wurin Malam yace musu zai dawo ai ba nesa ya yi da gida ba, kuma yana nan cikin hauka, da wannan bayani, suka gamsu, suka dawo gida bayan sati ɗaya, Umma taje ƙauye wurin ƴan Uwanta a chan ta samowa Sultan tsarin jiki yadda asiri be saurin kama jikinsa idan ma ya samu shiga to bazaiyi tasiri, ba a jikinsa, zai fita, sai da ya yi sati biyu, ya dawo Sultan ɗinsa, ya mayar dani Company matsayin MD muka wuce gidansu, Su Hajiya Uwani sun girgiza da ganinsa, duk sun sha jinin jikinsu, tun da ga lokacin Sultan ya sauya ya zame musu tantirin ɗan iska a gidan maganar kowa baya ji, duk abinda ya ga dama shi yake yi, idan Hajiya Uwani ta shiga sabgrsa, ya yi mata rashin mutunci, ya zageta tas, ko Daddy ya taɓasa baya haƙura, dole suka shiga shakkarsa, gashi suna yawon wurin Malamai amma a banza kamar ƙarawa wuta fetur sukuyi, saboda har ƴaƴanta mata idan sukayi mai kallon banza dukan tsiya yake yi musu, wannan shine Labarin Sultan nayi ta yi mai magana, yaje wurin dangin Mommy tun da ta sanar da shi inda zai samesu, amma yace bazai je, saboda su guje Mahaifiyarsa me zaiyi wurinsu." Kamal ya ƙarasa maganar yana shafe kwallar da ta zubo mai a fuska, su Afiya kuwa kuka sukeyi na tausayin Sultan, kiran sallar magrib ne ya tayar dasu komai yace da ga masallaci zai wuce gida Suhana ta haɗo turamen atamfa da turaruka tace ya kaiwa Umma idan Sultan ya dawo zasu zo, shima kuɗi ta bashi tace ya sha fetur, bayan sun idar da Sallah Lili tace "Gaskiya Hana karki yarda ki rabuda Sultan, ki zauna tare dashi, kiyi iya yinki har Allah ya saka mai sonki ku cigaba da rayuwar aurenku maganar idan buƙatarsa ta biya zaku rabu ki ajiyeta gife ki saka a ranki zaman aure kika zo Allah zai dafa miki cikin lamuranki." Afiya tace "Nima abinda zan gayama ta kenan, wallahi ko ban aure Daddyn Sultan ba sai munci uban wannan shegiyar mata." Suhana tace "Aini wallahi yanzu ma naji inason zama da Sultan yanzu Faridar nike jiran zuwanta saina saka mata ciyon zuciya, ta mutu." Haka dai suka cigaba da tattaunawa yadda zasu gara Hajiya Uwani a gidan, zuwa ƙarfe tara suka wuce part ɗinsu, Suhana kuwa wani tayi ta gabatar da sallar isha tayi addu'o'i, saboda akwai yawan ibada da addu'a, kana ta kira wayar Sultan har sau biyu be ɗauke ba, har ta kwanta saiga kiransa, ya shigo Writer ✍️ Bey *PINKY DARLING MRS JAY* Following this link to join my WhatsApp Channel https://whatsapp.com/channel/0029VawsLxR65yDI5tHjxh2e Masu neman gidan ƴan bariki daga farko kuyi following channel ɗina zaku samu tare da sauran littatafai na *GIDAN ƳAN BARIKI* (*Hot love and Romantic Story*) Story and Writer ✍🏻 bey *Zainab Abdullah Usman* (*PINKY Darling Mrs Jay* *PAID BOOK* ₦500 only account number 7060577995 *Zainab Abdullah Opey* Evidence of payment 👇 09033580667 __________________________________ 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) *DIAMOND 💎 STAR 🌟 LADIES🧝‍♀️* (*we stand together*) 🤝🤝🤝 *Bissmillahi Rahamanin Raheem* *GIDAN ƳAN BARIKI* PAGE 1️⃣9️⃣▶️2️⃣0️⃣ Ɗagawa tayi tare da karawa a kunne, tayi sallama "Assalamu alaikum!." "Wa'alauka salam." Sultan ya karɓa, tace "Barka da dare fatan ka isa lafiya.?" "Alhmdllh kina lafiya.?" tace "lafiya ƙalau." daga haka sukayi shiru suna jin saukar lumfashin juna, shine ya katse shirun da cewa " akwai wani abu ne.?" ajiyar zuciya ta sauke! Kana tace "A'a." Okey kawai yace kana ya ajiye wayar, washegari da safe, su Afiya suka sha wankan kece reni, suka fito wurin da aka tanada don shaƙatawa, suka zauna, Suhana ma tana tashi bacci wanka tayi bayan ta shirya, ta fito, wurinsu Afiya, suna fira, sai ga PAn Daddy ya zo ya cewa Suhana Daddy na kiranta, tabi bayansa, wani ƙayatatcen parlo ne ta samu Daddy bayan sun gaisa, yace Mustafa ya kura mata bayani, nan ya sanar da ita Daddy aurensu Lili yakeson yi, ta nemar mai izininsu, cikin satin nan yakeso ayi komai cikin gidan zasu cigaba da zama amma zai raba musu part, wani daɗi ne ya kama Suhana tace yanzu zata sanar da su, Daddy ya jirata, wirinsu Afiya ta koma tace "Albishirinku!." gaba ɗaya suka haɗa baki wurin faɗar"Goro fari tasha!." Suhana tace "Daddy ne yace na nema mai izininku yana son ayi komai cikin satin nan!." Wani ihu suka saka tare da rungume Suhana, Lili tace "Ko yanzu a ɗaura bamu da matsala." Afiya ma haka ta faɗa Suhana ta ce "ba wannan ba, maganar inda zaije a kai sadaki, da shine matsala." Afiya tace kai ki gaya mai marayu ne mu bamu da iyaye kawai a ɗaura auren a masallaci." Haka kuwa akayi ta sanar da Daddy, nan aka yanke shawarar ranar juma'a za'a ɗaura, saboda haka Mustafa ya kawo musu maƙudan kuɗaɗe suyi siyayyar kayan lefe, haka suka shiga shirye-shirye babu ɓata lokaci, gaba ɗaya sun dena shiga sabgar Hajiya Uwani idan ta fito ta gansu, haka zata zagesu tas ta wuce komai basu ce mata, a tunaninta sun tsorata da maganar da ta gaya musu, ne, Hajiya Ruky kuwa tazo ta kawo mata magani, Farida tayi amfani da shi, amma fa sai dai ya ƙauracewa Suhana bazai taɓa sakinta ba Malamin ya yi iya kokarinsa amma abu ya cutura sai dai ashiga tsakaninsu, amma baza'a iya rabasu, ko maganin da yabar jikinsa, zai koma wurin Suhana, wannan ne ya saka ta maiyar da hankalinta wurin dawowar Sultan Farida ta tare, part ɗaya zasu zauna da Suhana, Su Lili, kuwa yau ta kama Alhamis tun da safe suka fita tare da Suhana wurin gyaran jiki da saloon da kunshi, basu dawo ba sai dare Suhana sai kyalli takeyi, kamar sabuwar amarya, Kitchen ta shiga ta haɗawa Sultan abinci, kana tayi wanka ta shirya cikin wata ɗoguwar riga, red color, tayi parking ɗin gaahinta ta sako wani ta gefen face ɗinta, tayi kyau sosai kamar ba indiya, ta feshe jikinta da turare, wasu takalma ta saka masu masifar tsini, irin na zuwa party kana ta fito tana taunar cingam, ta zauna paroln ƙasa tana jiran dawowar Sultan saboda kwana biyu ya yi a Abuja, yau zai dawo, tana jin ƙarar motaci na shigowa tasan shine aka ɗauko filin jirgi, tashi tayi tana wata tafiya mai ɗaukar hankali, ta fita lokacin ya fito cikin mota, tun daga nesa ya hangota tayi mai kyau sosai, wani kil smell ta sakar mai, har ta ƙarasa, wurinsa, huggen ɗinsa tayi, dai-dai nan Farida ta ƙaraso, ta gansu rungume da juna, Suhana ta kula da zuwanta, saboda ta ƙara shigewa jikinsa, a kunne ta haɗa mai magana, ai kuwa sai chafko mata ɗuwawu ya yi da hannunsa, a haka ta ja shi suka shige ciki, Farida kuwa ta rakasu da idanu, cike da jin haushin Suhana da ita ya fara gani da shikenan yau aikinta zai fara, amma ba komai akwai gobe, suna isa parlo ta raka shi bathroom ya yi wanka ta fitar mai da ƙanan kaya, ya saka kana suka fito parlon sama suka zauna ta kawo mai abinci tare suka ci, suka sha lemu kana ta kwashe kayan, ta dawo ta kwanta jikinsa, tana wasa da gashin ƙirjinsa da ya kwanta luf, ya ƙawata faffaɗan ƙirjinsa, shi kuma hannuwansa na kan ɗuwawunta da suka ɗaukar mai hankali romantic ɗin juna sukayi, har ya zame mata riga, ya fara wasa da nononta, ita kuma tana tsotsar mai kunne, gaba ɗaya ta dagula mai lilsafi, ta dawo kan cibiyarsa tana zura mai halshe ciki tana lailayawa, kwance ya mayar da ita ya kafa bakinsa kan nononta ya fara zuƙa, yatsarsa ya saka ya na fingering ɗinta, gaba ɗaya sun fita hayyacinsu, wata irin murza takeyiwa Dick ɗinsa, daɗi biyu ya haɗe mata ga nono a baki ga hannunsa na aiki cikin gindinta, zare yatsarsa ya yi kana ƙara ware mata ƙafafuwa, ya zura burarsa cikin kogonta, ya fara noma, su Afiya kuwa Kamal ya zo ya daukesu suka wuce gidan Umma a nan zasu kwana bayan an ɗaura aure Daddy zai tura motocin ɗaukar su, washegari da safe Daddy yake sanar da Sultan zancen auren kuma mata biyu zai aure, da Afiya da Lili, fatan alheri kawai Sultan ya yiwa Daddy saboda abin be dameshi ba, Gidan Umma kai Suhana, bayan sunyi mata uwar siyayya, su Afiya kuwa ansha ado da kwalliya ma sha Allah! bayan sallar juma'a aka ɗaura auren Afiya Muktar da Laila Ali ƙarfe biyar Daddy ya tura motocin ɗaukar amarya, wannan karon, Umma ta rako su Afiya tashin hankali akace ba'a saka masa rana, Hajiya Uwani bata nan ko da su Afiya suka iso ko wace aka kaita part ɗinta, kana Umma ta koma gida, bayan sallar isha'i, Uwani ta dawo ita da zugar ƴaƴanta, Daddy ya dawo ya kirata ya ce ta sameshi a babban parlo, ya kira su Afiya, sun riga Uwani zuwa, basu jima da zama ba saiga hajiya Uwani ta shigo ko sallama babu, bata kula da su Lili ba ta samu wuri ta zauna, tana faɗin"Lafiya ka kira ni bakaje chan ka sameni ba.?" Ta faɗa cike da isa kamar ba mijinta ba, Lili uwayen masifa tace "Kaji min iskancin banza haihuwarsa kikayi ni da zai sameki a chan.?" Afiya tace "Rabuda ita rashin tarbiyya ne da rashin kunya ke damunta zamu gyara mata zama ne." Hajiya Uwani taci "kan uba wani shege ne ya baki damar shigo min turakar miji ashe karuwamcin naku har bibiyar mazan Mutane kukeyi ƴaƴan...Tas tas! Ƙarar saukar maruka a fuskar Uwani Afiya tayi mata mari ɗaya Lili tayi mata ɗaya Afiya tace "mu yanzu matsayinmu ɗaya dake ko ince matsayinmu yafi naki saboda mijinki aurenmu ya yi, saiki riƙe takonki idan kika koma kiranmu da karuwai sai jikinki ya gayamiki." Duk wannan diramar da akeyi Daddy na zaune yana kallon ikon Allah, Hajiya Uwani kuwa wani jiri ni taji yana kwasar ta kamar a mafalki take jin sautin Muryar Afiya, wai Alhaji ya aure su gaba ɗaya, basu ankara ba sai ganinta sukayi ta faɗi ƙasa! Daddy ya kira Maryam saboda ya kula tafi sauran ƴan Uwanta hankali, ta ja Uwani suka bar parlon, Lili tacewa Daddy sai da safe saboda da Afiya aka fara ɗaura mai aure, ta wuce part ɗinta, Farida kuwa tana waje tana jiran dawowar Sultan, sai gashi ya dawo tun kafin mota ta tsaya ta isa wurin, Sultan na fitowa suka haɗa idanu wani abu yaji ya dirar masa, har tsakiyar kansa, sai da ya rufe idanunsa, yana buɗewa ya sakarwa Farida murmushi har da faɗin "Ƴan Matana keyi kyau sosai." Hannunta yaja suka shiga, part ɗinsa, lokacin Suhana ta sauko parlon ƙasa, ta haɗu da su, zasu haura sama ko kallonta Sultan beyi ba tanayi yimai sannu da zuwa, ya yi banza da ita sai wani jan Farida yake a jiki, sai da suka kusa shigewa bedroom ɗinsa Farida tayiwa Suhana gwalo, suka shige ciki, gaba ɗaya ranar Suhana batayi bacci ba ga zazzaɓi dake damunta kwana biyu, sai kusan asuba ta samu bacci saboda tana jin ihun Sultan da Farida suna sex, tun daga ranar komai ya sauyawa Sultan baya kulata idan tayi mai magana sai wulaƙanci da hantara, wani lokaci sai tana zaune parlo zasu fito tare da Farida yace ta tashi ta basu wuri wani lokaci basuyi mata magana sai ta ga sun fara isakancin su ta bar musu parlo, abinda ya ƙara ɗaure mata idan taje fita part ɗinsu Security su hana mata fita, wai umurnin Sultan ne, haka su Afiya idan sun zo wurinta, security sun gaya musu Suhana bata gari tayi tafiya, ita da Sultan sun yarda saboda basu ganin Sultan, kai abin ya basu mamaki rashin sanar dasu zasu bar ƙasa, Hajiya Uwani kuwa washegarin ranar assabar, ta kira Hajiya Ruky suka bar garin Sokoto zuwa Maiduguri, wurin wani sabon malami, Suhana kuwa duk abin duniya ya dameta, saboda Farida ta saka Sultan ya karɓe mata waya, ga rashin lafiya dake damunta, tanason gaya masa amma babu dama,. Daddy kuwa shagali kawai suke sha shi da su Afiya, har wani haske fatarsa ta ƙarayi ta goge, kai da gani kasan hutuwa da kulawa sun samu, satin Hajiya Uwani biyu kana suka dawo, ta fara bine wasu layu, cikin gidan, ta zagaya baya, ta saka laya bayan part ɗin Afiya, tana gama sakawa, ta wuce ashe Afiya ta fito, zataje part ɗin Daddy, ta ganta, sai da ta wuce, ita kuma taje ta buɗe ramen, ta fitar da layun sun kai guda biyar, part ɗinta ta koma ta ƙona, su kana ta fito, part ɗin Lili taje ta sanar da ita, tace suje su duba, dole itama ta saka mata Lili tace " meyasa baki sameta a wurin ba kiyi mata dukan Allah tsine uwar mai ƙarya, ai wallahi idan nice kasheta ne kawai bazanyi ba." Afiya tace "Laila ba haka zamu yi ba yanzu idanu zamu saka mata, duk wani abu da takeyi, yanzu zan saka Kamal ya kawo muna CCT Camera, mu saka duk abinda takeyi a part ɗinmu zamu ganta, idan ta gama muje mu fitar da abinda ta ajiye, saboda idan muka fito ta ganmu ta wani bangare zata koma ta cutar damu." haka suka gama tattaunawa suka fita, bayan part, ɗin Lili nan ma suka samu wasu layu da wasu tarkace, Lili tace ko muje part ɗin Suhana mugani, kesan fa ba ƙaunarmu takeyi ba gaba ɗaya Afiya tace ke kawo shawara suka tafi, cikin folawowin dake bayan part din suka fara tono rami, sun fitarda wasu manyan ƙorai da layu da wasu ƙohonin rago, wani abu da suka fitar har da wani baƙin hayaƙi, ya fito ya tashi sama, abubuwa sosai suka fitar, kana suka dawo, cike da mamakin wannan rashin imani irin na Hajiya Uwani, suna zauna Daddy ya kira waya yana son ganinsu yansu, gaba ɗaya sai da ƙirjinsu ya yi wani dukan uku-uku, suka fito da addu'a fal a bakinsu, zaune suka tarar da Daddy parlonsa Hajiya Uwani na gefe, ta ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya, zama Afiya tayi gefen Daddy ita kuwa Lili ta haye kan ƙafafunsa, ta rungumusa tace "Baby ya akayi ne kana buƙatar wani abu ne.?" Lili ta faɗa tana shafa fuskarsa, har zuwa wuyansa, wani abu Daddy yaji yana saukar masa har tsakiyar kansa, gaba ɗaya ya kasa magana saboda shafar da Lili Keyi masa, Hajiya Uwani takaici ne ya kamata rai ɓace ta tace "Alhaji kiransu kayi fa saboda ka sallamesu su bar min gida amma ka biyewa karuwan banza.... Tas Lili ta kwaɗa wa Uwani mari, tace "Don ubanki ban hanamiki kiranmu da karuwai ba, tare da uwarki ko ubanki mukayi yawon karuwanci ne.?" Afiya tace Au wai ta sa shi kikayi a gaba ya sake mu to wallahi bari kiji gida mun riga mun shigo sai dai ki fita ki bamu wuri, idan ma mun fita, sai dai ki nemi mijinki ki rasa, saboda karuwamcin da kike magana akai munayi, lokacin zamu nuna miki asalin kalarmu ƙatuwar banza." Daddy yace "Afiya Please bana son wannan rigimar dan Allah ku dena." Lili tace "yadda kakeso haka za'ayi Babyna.!" Hajiya Uwani kuwa fita tayi ko minti goma ba'ayi ba ta dawo tare da su, Jidda tace ko Daddy Kar su ragawa idan ya tsaya suyi mai dukan tsiya, nan fa rigima ta ɓarki, sai dukan juna suke suna fasa kayan dake parlon, Daddy ya shiga rabasu, Hajiya Uwani ta kwaɗa mai muciya a hannu, Lili ta tafi kaiwa Jidda duka, ta goce sai a fuskar Daddy hancinsa ya fashe da jini, gaba ɗaya sai da suka har gitsa parlon suka fashe abinda fashewa suka lalata komai, Afiya kuwa ta fasawa Hajiya Uwani baki ta buge mata ƙafa, , gaba ɗaya kowa yaji jiki, Afiya ta kira Mustafa ya zo ya kaisu hospital har Daddy, sai da akayi mai gyaran hannu, saboda ya samu rauni, Afiya gilas ya yanke mata hannu, Lili kuwa a ƙafa ta taka galis, bayan an gama duba su aka basu magunguna suka dawo gida Su Jidda kuwa Maryam ce ta duba su, Suhana kuwa yanzu wata uku bataga al'adarta ta zo ba kayanta ta duba anan ta samu pt cikin jakarta, tayi test ɗin fitsari ya nuna tana ɗauke da ciki! Tayi iya ƙoƙarinta ta sanar da Sultan amma abu ya gagara dole ta haƙura ta cigaba da kulawa da cikinta, Ƙarfe 12:00 na rana Suhana tana zaune taji kamar ana kiran sunanta amma bata amsa ba, chan taji muryar Mahaifiyarta na kiranta, ta fito, tayi sa'a ba kowa waje, haka ta rinƙa zaga gidan amma bataji inda Muryar ke fitowa ba, tayi tafiya mai nisa cikin gidan har ta kawo bakin get, ta fita, shura taji ta dena jin muryar, mai a dai-daita sahu ta shiga tace Ya kaita Bafarawa estate, gidan Jamal yana direta tace ya jira ta kawo mai kuɗinsa gidan buɗe yake amma Jamal baya nan bedroom ɗinsa ta shiga inda yake ajiye kuɗi ta duba ta ɗauko ta bawa mai adai-daita sahu,ta koma ciki kwanciya tayi saboda kanta dake masifar ciyo wani bacci ya yi gaba da ita, Jamal kuwa yana Zaune gidansu Abbansa ya tasa shi a gaba yana mai faɗan damuwar da ya saka a ransa gaba ɗaya ya koma kamar wani mahaukaci, Ummansa tace gaskiya ya shirya ya tafi Kano wurin Yayarta, haka suka tsaida shawara, kuma ya amince, saboda haka ya yi musu sallama ya wuce gidansa saboda ya haɗa kayansa, tun a harabar gidan yake jin ƙamshin turaren Suhana, amma sai ya basar, saboda ya saba jin haka, paroln ya shiga, nan ya yi suman tsaye ganin Suhana kwance, ta falka bacci tana kallon Tv, a zatonsa Aljana ce nan ya fara addu'oi da duk suka zo bakinsa, Dariya ya bawa Suhana tace "Jamal nice fa Hana Baby, ba aljana bace zo ka taɓa ni kagani." a tsorace ya ji ya taɓa hannunta, wata ajiyar zuciya ya sauke! Yace "Hana Please karki koma tafiya ki barni kinji, ko." Dariya tayi kana tace "yanzu dai ba wannan ba Kano nikeson tafiya yau!." Yace "Nima Kano zanje wurin Yayar Ummana muje kawai dama kayana na zo ɗauka amma ina kayanki.?" murmushi tayi wanda yafi kuka ciyo, kana tace "a haka zanje." Be koma magana ba ya shiga bedroom ya haɗu kayansa, suka fita, sai filin jirgi, ƙarfe uku jirgi ya tashi sai garin Kano, ƙarfe biyar suka, isa, da yake Yayar Ummansa tasan da zuwansa suna isowa direba yazo ɗaukarsa, nan yace "Hana wace unguwa zakiji a fara sauke ki.?" tace "GRA zanje." Yace "Kai Unguwa ɗaya zamuje." Suka shiga Direba yaja sai Unguwar GRA suna kusa isa get ɗin gidansu, "Suhana tace "Direba saukeni a nan." tsayawa ya yi da mota ta fita kai tsaye get ɗin gidan ta nufa, Dirba ma get ɗin gidan ya tsaya tana danna horn, mamaki ne ya kama Jamal wa Suhana ta sani a gidan dama nan ne zata zo, koda Get Man ya buɗe ƙofa, Suhana har ta shige ciki, bata tsaya ko ina ba sai babban parlon gidan, Jamal na bayanta yana tare suka shiga, gaba ɗaya mutanen gidan suna parlo, Alhaji da Hajiya BINTA da Hajiya Kuluwa sai wani matashi kusa da Daddy tare da wata mata Kamar su ɗaya da matashin kamar da ga sama Hajiya Binta ta ga Suhana ta faɗo cikin, paroln, da sauri ta miƙa tsaye bakinta na rawa tace "Zai zai Zainab kice kuwa ko mafalki nikeyi!.?" Suhana ta fashe da kuka tana faɗawa jikin Matar tace "Ummie nice ba mafalki bane." Jamal kuwa baki ya saki da hanci yana kallon ikon Allah Alhaji ne ya yi gyaran murya kana yace "Hajiya BINTA ki samu wuri ki zauna kun cika min kunne da haya niya" Suhana na jikinta suka zauna Hajiya Kuluwa, sai lokacin ta kula da Jamal kana ta bashi damar zama gaba ɗaya ta rikice, amma ta dake saboda kar ayi daurin fahimtar ta, Alhaji yace "To Alhmdllh Buhari ga Matarka Zainab ta dawo bazan tambayata inda taje ko daga ina ta fito ba kawai ka ɗauketa ku tafi.!" wata dira Jamal ya yi a gaban Alhaji yace "Na shiga uku don Allah karku yi min haka wallahi Suhana itace rayuwata, bazan iya rayuwa babu ta, don Allah karku yi min haka." Ya dawo wurin Suhana dake kuka jin abinda Abbanta ke faɗa yace " Please Hana ki faɗa mai nine Mijinki dan Allah, kar a rabamu.!" Buhari ne ya tashi Kamar wani mahaukaci yanyo hannun Suhana, tana tirjewa Hajiya BINTA, tariƙe hannun ƴarta, tace "Wallahi Wallahi na rantse da Allah Zainab bazata zauna da wannan ɗan iska ba mashayi!." Matar dake Zaune tace "Ashe abinda ake gayamin gaskiya ne, baki da mutunci a gabana kike zagar min ƴaro." Hajiya BINTA tace "Na zage shi ai wallahi koke hajiya Luba zan iya zagi saboda kece marar mutunci bani ba." Alhaji yace, " wallahi idan kika koma magana a bakin aurenki ke koma Zainab idan baki bi Buhari ba, saina tsini miki albarka.!" Haka Buhari yaja Suhana Kamar kayan wanki ya fita uwarsa ta mara mai baya suka fita, Jamal ya bisu da gudu yana kuka su dawo mai da matarsa, Hajiya BINTA kuwa sama ta haura tana kuka, Koya wannan chakwakiyar zata kasance idan Sultan ya dawo hayyacinsa ta ina zai fara neman Suhana gashi tana ɗauke da cikinsa a jikinta shin ya zata kasance tsakanin Suhana da Buhari mahaifinta ya ɗaura mata aure bayan ta ɗauke shekaru bata gida shin auren wa aka fara ɗaurawa na Buhari ko na Sultan, menene sanadin barinta gida, ta shiga barki, har ta chanza suna daga Zainba zuwa Suhana , Ya Jamal zai ƙare da rashin Suhana? Burin Suhana zai cika na gina ƙaton gida ta saka mai suna GIDAN ƳAN BARIKI, Ya su Afiya zasu ƙare da Hajiya Uwani? Suwaye dangin Mahaifiyar Sultan? Duk waɗannan tambayoyi zaku samu amsar su a cikin Book2 karku bari ayi wannan tafiyar babuku, Writer ✍️ Bey *PINKY DARLING MRS JAY* anan na kawo ƙarshen wannan littafi na ɗaya duk mai buƙatar Book2 zai biya ₦500 ne duk mai buƙata ya yi min magana ta wannan number 09033580667