[1/2, 9:20 AM] MAGAJIYAR KAINUWA😄: *🎀AKWAI BAMBAN CI🎀* _*DAGA ALK'ALAMIN*_ *_AISHA ABUBAKAR_* *_(MRS BB)_* _*{MAGAJIYAR KAINUWA}*_ *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ _ALBISHIRIN KU MASOYA KARATUN LITTAFIN HAUSA,KAMAR YANDA NASABA KAWOMAKU LITATTAFAN HAUSA MASU MATUL'AR NISHADANTAR DAKU SUKUMA FAD'AKAR DAKU TAREDA WA'AZAN TARWA,TO YAUMA GANI CIKIN WANI K'AYATACCEN LABARI DABAKU TABA JIN NAKAWO MAKU SHIBA,KUBIYONI KUSHA KARATU LFY_ 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *YA AL,UMMAR MUSULMI INAMANA JAJEN SHIGOWAR WATA SHEKARAR UBANGIJI YAKAREMU DAGA SHARRIN DAKE CIKINTA DA SHARRIN DAKE BAYANTA YAH ALLAH ALKIRIN DAKE CIKI KASADAMU DASHI,KAKAREMU DAGA MAHASSADA DUK MAINUFIN MU DA SHERI ALLAH KAMAYAR MASA DA KAYANSA AMEEEN DON IYAKANA ABUDU* 1/1/2020. 1&2. *KOTU* "Yamai girma Mai Shari'a inaso kotu tabani dama zanyiwa Adam tambaya" "Alkali yace kotu tabaki dama" Mik'ewa tayi tanufo wajen Wanda ake tuhuma ta na binsa dawani da k'ik'in kallo kamar zata zabgamashi Mari. Tana kallon tsakar idonsa yayinda idon nasa yayi jawur kamar Jan gauta, Kauda kanta tayi tafara magana, "Malam Adam inason ka gayama kotu tayanda akai kasan cewar za,a kashe Alh mahd" Duk jijiyoyin kanshi suntashi sunyi rad'o rad'o saboda b'acin rai, Shiru yayi bai tankaba, "Malam Adam dakai nake kobakaji tambayar dana ke maka bah" "Cikin dauriya da danne Abunda ke ransa yace ina kwance agidana da misalin karfe biyu na dare aka turo man text awaya na,cewar idan inason ceton sirikina to intaho yanzu don gashi nan zasu kasheshi,Kuma lokacin ni ina Abuja sukuma suna kano" "Ban sanar da matata bah saboda bacci take kuma bata da isassar lapia shiyasaka na tashi asace natafi cikin wannan daren, Allah ne yakaini Abuja lafiya," "Sadda naje nasamu motarsu akofar gidan don haka sai nabi tawata hanya cansama, direct dakin Alh nanufah saidai sadda zanshiga natarar da Ankasheshe........" "Kallon banza ta wurga mashi kafin tace taya akai kasan cewar akwai wata hanya gidan, bayan hanyar da kowa yakebi yashiga,sannan suwaye wadannan mutanen dasuka kiraka konace suka maka text din cewa za,a kashe Alh" Shiru yayi baice komiba don Tabbas yaga Alamar dagaske *MUBINAT* saita tona masa Asirin da dagashi sai ita sukasan hakan,Amma taya zai iya furta wannan A bun gaban mutanen dasuke ganinsa da kima da mutunci,shin mubinat kuwa tayi mashi Adalci kenan idan bata rufa mashi Asiri bah waye zai rufamai, Saida Sukai alkawarin babu Wanda zaiji bare yagani Amma dan me take kokarin sai kowa yasan halin da yashiga. "Malam dakai nake kayi shiru kobaka da A bun fad'ane" Namma shirun yayi don baisan ta ina zaifara bah. Kenan bakada gaskiya tunda har kayi shiru. "Cikin da sassar muryansa yace mutanen Abokan aikina nane nadah, sunajin haushina tasilar fita daga cikin kungiyarsu shiyasa suka dauki matakin sakani cikin bala,in da bazan iya fitar dakaina bah" Wani jakin murmushi tayi tace"munji wannan to kofar dakabi kuma ya akai kasan hanyar bacin ko iyalan dake gidan su basusan da itaba," Sadda kanshi kasa yayi bazai iya fadaba, Taya zai buda baki acikin wad'annan jama,ar dasuka cika kotu cewar suntaba shiga gidan zasuyi fashi, wannan mummunar kalma ce da zata saka duk Wanda yake goyon bayanshi ya daina, "Yamai girma Mai sharia wannan mutumen babu wata gaskiya tare dashi, munafiki ne shine yakashe man mahaifina mama na takamshi dumu dumu yana cakamashi wuka," Ta na maganar ta na zubar da hawayen bakinciki, "Tacigaba yamai sharia inason kotu data gaggauta yanke mashi hukunci daidai da laipinsa,inason adaukar mana mataki kanshi don barin irinsu yana kawo barazana ga sauran Al,umma" Tayi godiya godiya takoma tazauna, Alkali yayi y'an rubuce rubucensa sannan yad'ago "yace ko barrister lawan yanada A bun cewa," "Yace Aa ya Mai sharia" Sake duk'awa yayi yacigaba da rubutunsa yajima sosai sannan ya d'ago yace"kotu tad'age wannan kara da akeyi zuwa 25/10/2015 sannan kafin zama nagaba kotu tana bukatar hujjoji masu karfi da za,agabatar gaban kotu,don haka za,acigaba da tsaron Wanda ake tuhuma har zuwa ranar da za,ak'ara zaman, Kotu tatashi yabuga wannan gudumar Ana fadan. KOTU!KOTU!!KOTU!!! *MORE COMMENT* *MORE TYPING* MAMAN MUHSEEN CE✍🏻 *COMMENT AND SHARE* [1/2, 5:06 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😄: *🎀AKWAI BANBAM CI🎀* *_DAGA ALK'ALAMIN_* *_AISHA ABUBAKAR_* _*(MRS BB)*_ _*{MAGAJIYAR KAINUWA}*_ *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ 2/1/2020. 3&4. Kowa yatashi anata fita yayin da y'ansanda sukazo suka Kama Adam sukafito dashi, hannunsa sanye da unka. Duk suna nan waje akafito dashi ansashi mota sukabishi da wani jakin kallo, Zainab yayar mubeenat tace"Mugu gaba d'aya rayuwarka agidan yari zaka gamata ran mahaifin mu bazai tafi abanza bah" Cikin bakin cikin irin kalaman da take fad'a mubee tace"Amma dai Anty ganin idona ai yasaka ki yi shiru Amma gabana kike zaginsa kina masa fatan tsiya" "Cikin fad'a tace nayi mashi kozaki dakeni ne" "Mamansu tace sababbu yanzu ma cikin mutanen saida halin zakuyi, kuwuce mutai gida sakar karun banza" Yayansu daya kawosu yadauke su yamaidasu gida, kama jira take su isa taruga d'akinta tafad'a kan gado tahau koke koke, "Meyasa zakai haka Adam,kayiman adalci kuwa irin soyayyar danake maka kenan, karasa dame zaka sakaman sai kashe man mahaifi bayan kasan irin son damukewa juna,taya ma Zan zuba ido katsira wallahi duk da irin son danake maka bazan tab'a bari kakub'utaba don bazan iya jure ganin Wanda yayi silar barin mahaifina duniya bah shikuma yana zaune lafiya, Nayi Dana sanin Aurenka Adam kacuceni kazalinceni dama dawata manufa ka auran...... Tafashe da kuka Mai tsuma zuciya. Tacigaba da cewa "ina sonka ina kaunarka Adam,Amma hakan bazai Hana ni mubeenat nadauki fansar ran mahaifina bah wallahi kaima saika bak'unci lahira bazan kyalekaba......tafad'a cikin tsawa...... *jannat* ce tashigo d'akin tasamu waje tazauna, Ta na tunanin yi Mata magana don tunda a bun yafaru babu Wanda tacewa uffan don idan ta sake tace wani Abu tata ce zatayi zafi gani zatai ta na goyon Bayan Adam, Bayan bahaka bane gaskiyace itadai bazata iyaganin gaskiya tayi shiru bah,idan don ta Adam ne wallahi bazatayi bah don yanda yatsaneta itama bata kaunarsa saboda yana son duk abunda mubbe take so haka yana k'in duk Abunda mubbee bataso don yakan linka k'iyayyar fiye data mubee d'in. Tsawon lokacin dasuka d'auka shida mubeenat suna soyayyar su bata tab'a mashi magana bah haka shima, Saboda mubee batasonta Baku ma sushiri ko kad'an dasun zauna waje guda saisunyi fada'. Yanzu ma gani tai bazata iya k'yale ta cikin duhuba dole tayi Mata bayani, Don duk inda gaskiya take to fah jannat batayi shiru saita tanka komai za,ayi Mata. Tanada fad'a idan antab'ota tanada hakuri idan bakashiga sabgar taba, Duk gidan mazan kawai suke hud'd'a ta arziki da ita Amma banda uwar da yan matan, Saida taga ta rage kukan sannan tace"nikuwa dazan baki shawara kiji danace kiyi handling case d'in nan gawani don kitsira da mutuncinki,Abunda nake nufi kiba wani yacigaba don wallahi za,a samu matsala nagaya maki Mijinki bashine ya aikataba,idan kikaciga da treating case d'in nan ahaka wallahi zaki shiga damuwa," "Don Adam zai iya kub'uta idan ya kub'uta dawane ido zaki kallai, shin zaima cigaba da zama dake matsayin matarsa kuwa,saboda zaiga matar daya amunta da ita it ace take tsaye don ganin ankaishi kurkuku,taya zaicigaba da zama dake matsayin matarsa,kiyi tunani nikinsan idan nahango gobara ta na tahowa zanyi iyakar iyawata don ganin nasanar dakai kayi hanzarin kwashe kayanka................ Wata irin bangaza mubee tayiwa jannat cikin fushi da masifa tace"don kutumar ubanki har kin isa, mekika sani akan wannan case d'in har zakizo kina gayaman wasu zantuka nabanza da wofi, Watau karya zauna dani ke kimaye gurbina ko,nafa gama ganoki murjah tun ina gidan nan kikeson Adam,shine yanzu kike fad'an yarabu dani keki aurai ko" "Murmushi tayi tace bari kiji mubee, ni mijinki bai isan kallo bah,wallahi koga k'afa akad'aura man shi zankwance baiman bah baya cikin tsarin mazan danakeso, don haka kibar danganta shi dani, kenakewa gata don wallahi kina gaf da tafka babban kuskure....nikinga nayi nan kiyi dawata bada jannat bah" Tafice tabarta ta na hayagaga ita d'aya. 💞💞💞💞💞💞💞💞💞 "Adam nayi imanin bazaka kashe Alh bah duk da Abunda yafaru tsakanin ku,Sannan baikamata mubee tayi maka hakaba,itace mutun tafarko daya dace tayarda dakai, Amman tagoyi bayan hakan saboda aganinta case d'inku shizaisaka ka kasheshi," "Jibeer na sadak'as da cewar nima kasheni za,ai domin banida hujjar cewar bani bane nakashe shi,hajiya taganni sanda nake kokowar cire masa wukar dake cikinsa,atunaninta alolacin nake cakama Sa ita,sannan shidakashi yasakaman Albarka tare dagayaman inda yakai mahaifina yakuma gayan inda zansamu dukiyarmu,yabani wata wasika yace inbawa mubee, sannan yacika da Kalmar shada," "Tunda a bun yafaru mubee takasa tsayawa ma muyi maganar fahimta da ita, kullum tazo nan maganganun b'atanci sune bakinta haka zata tafi ta na Mai gayaman magana, wallahi jaber inason mubee yanda baka tunani, inakuma son karashe rayuwata gaba d'aya da ita,Amman abunda yafaru akotu yau yasaka naji tafita raina inajin ciwon irin yanda tamun nayarda bakowane zai iya rikemaka amana" Idonsa yayi jawur kamar Jan garwashi saboda b'acin rai, Yakalli jabeer yace"lawyer na yace idan wannan karon babu wani cigaba gaskiya bazai iyaba,kaga shikenan nitawa takare ko jabeer" "Taka bata k'areba Adam Allah yana tare damai gaskiya ninagaya maka zaka kub'uta cikin yardar ubangiji,kacigaba dayin Addua idan ma yace bazai tsaya maka bah ni zansan duk yanda nayi don ganin kawanku daga wannan zargin..... Dan sanda ne yazo yacemasu lokacinsu yayi haka aka tusa Adam gaba akashigar dashi cell. 💞💞💞💞💞💞💞 Gobe me Yakama za,a koma kotu, Hankalin mubee Yatashi anya kuwa bazata d'auki shawarar jannat bah,bazata iya jure cigaba dayiwa Adam cinfuskar datayi masaba ranar farko,to idan ban tsayawa dady bah wazai tsayamai shin yazanyi ni mubee,bayan babana Zan yi kokuwa bayan mijina.......... *(NIKUWA NACE AMSARKI NAGA MASU KARATU)* *KUCIGABA DA KASANCEWA DANI FANS YANZU AKAFARA,* *TAKUCE HAR KULLUM MAMAN MUHSEEN*✍🏻✍🏻✍🏻 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* [1/4, 7:32 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😄: *🎀AKWAI BANBAM CI🎀* *_DAGA ALK'ALAMIN_* *_AISHA ABUBAKAR_* _*(MRS BB)*_ _*{MAGAJIYAR KAINUWA}*_ *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ 3/1/2020. 5&6. Karfe hud'u nayamma za,ashiga Amma har azahar mubee ta na cikin kokonto tarasa meke Mata dad'i, Hak'ik'a Adam yasota yanama cikin son nata ya dace tacigaba da wannan shariar, Fitowa tayi daga d'akinta tanufi falo inda su mama suke, Zama tayi kusa da ita tace"mama cikinku babu Mai iya bani wata shawara game da wannan sharia, kunbarni inacikin kokonto, Shin idan akazo akagano cewar Adam bashi yayi wannan kisanba dawane ido zankallai shin zai iya cigaba da zama dani kuwa mama, Kiyi magana nidai gaskiya nasare" "Kikasare ubanwa,audama kina tunanin zakicigaba dazama da d'an fashi matsayin mijinki,to idanma kina wannan tunanin kiciresa,don babuke babu Adam jiranake agama wannan shariar wallahi saiya sakeki, don haka kisan dasanin dole kece zaki cigaba da kare Mahaifinki,inbacin kina sakarai taya Wanda akashe ubanki kice zakicigaba dazama dashi,to bazai yuwubah," Yayansu ne yashigo yace"mama kidaina tada jijiyar wuya maganar ta da Adam dama babu ita kuma dole zakicigaba da zama lowyer dady har agama wannan case d'in" Kuka tafashe dashi tace"ni wallahi inason mijina babu Mai rabani dashi,naji xan tsayawa dady har agama shatia Amma wallahi saina koma gidan mijina" "Zainab tace uhm yarinya kenan, Allah yasa agama lafiya basai idan zai kub'utaba" 💞💞💞💞💞💞💞💞 *KOTU* Kotun tacika mank'il don dayawan mutane sunason suji yadda wannan k'ara zata kasan ce, Don kowa yana mamakin maizai saka siriki yakashe sirikinsa, motar y'ansanda ce tashigo dauke da Adam, Fuskarshi tayi jawur abunka da farin mutum,daka kalleshi nan take zakasan k'yakk'yawan gaskene wuyace da wahala zata munan tashi yarame yayi duhu, Sanye da unka haka akashiga dashi kotun saida aka kaishi inda yake tsayawa sannan akaciremai, Iyalan Alh muhd kowa yazo harda *jannat* ba,abarota bah Alkali yashigo duk aka Kai gaisuwa saida yazauna sannan kowa yazauna, Yayi y'an dube dubensa da rubuce rubucensa sannan yace ina barrister Mubeenat, "Sir am here" "Zaku iya cigabada gabatar wa da kotu hujjojinku" Tayi godiya takoma yadau zauna, Barrister lawan ya mike yace"yamai sharia inason kotu tabani dama zangabatar da shaida ta akan cewar Adam bashine yai wannan kisan bah" "Ak'ali yace kotu tabaka dama" Yajuya yadauko wata waya k'aramace Nokia, Tamika ma Alk'ali yace"my load kaduba kagani zakaga text message d'in da akayowa Adam damisalin k'arfe biyu nadaren ranar da aka kashe Alh Muhd" Alk'ali yashiga dubawa yagama yaga sauran alk'alan dake k'asa, suma suka duba, Kafin daga bisani akamikawa barrister lawan wayar, Cikin bacin rai tamik'e tace"ya Mai sharia inason Zan gabatar da wa kotu wasu shaiduna, Dazasu yabbatar da cewar Adam shine yayi wannan kisan," "Kotu tabaki dama" Itama wayarce Amma wannan karon babbace, Tamika tare dacewa"kaduba yamai sharia sakonnine gasunan har guda uku, sakon farko yana magana akan, cewa. "Alh Muhd Tabbas rayuwarka ta na cikin had'ari muddin baka bani Abunda nake buk'ata daga garekaba" Kaga kenan yamai sharia ya dad'e yana bibiyar mahaifina, Sannan sakon nabiyu yana cewa. "Tunda kanuna taurin Kai idan k'ak'iji bakak'i ganiba ni Adam sai nad'auki mummuman mataki akanka," "Anan ma yanuna k'arara cewar yana hak'e dashi ya tanadin wannan ranar tazo yakasheshi..... Hawaye suka silalo Mata," "Tacigaba sannan yamai sharia,sako na karshe idan kaduba yanuna zahirin cewar Wancan azzalumin shine yakashe man mahaifina," "Yace yashirya kwanaki kad'an yarage kwanan Sa yakare don bazai iya cigaba da bibiyarsa ba yana b'ata ma shi lokaci" Tayi shiru ta na shashshekar kuka, Kotun tad'auki hayaniya sosai kowa yana fad'an albarkacin bakinsa, Adam babu abunda yake face kuka, don baitab'a tunanin cewa mubee bata k'aunarsa ba saiyau, Ashe zata iya yimashi Sheri duk Dan biyan buk'atar ranta lallai yayarda cewar soyayyar dayake Mata batada wani Amfani, Tabbas mubee tacucesa yanzu dawane bakin zai,I ya kallon taron mutanen nan yace baiyi bah,wama zai yarda cewar bashibane wasu hawayen suka sake silalomashi, Yamik'a lamarinsa wajen ubangiji shine gatansa shizai shige masa gaba, idan anzalinceshi Allah yasaka Mai shashshekar kukan yake sosai, Alk'ali ya tsawatar akai shiru yadad'e yana rubuce rubuce kafin yad'ago yace"barrister lawan koyanada A bun cewa, girgiza Kai yayi don bashida sauran wata sheda dazata fitar da Adam daga wannan kullin, shikanshi yatausaya wa Adam, Bashida kowa shikadai yake rayuwarsa,yanzu shikenan hukuncin daurin rai darai yahau kanshi" "Alk'ali yace Malam Adam ko kanada Ja akan wannan shaidar da matarka tabada," Hawaye kamar ankunna famfo haka suke kwarara daga idonsa zuciyarsa tafasa kawai take,yanzu shi mubee zatayiwa Sheri wananna wace irin mummunar ranar ce agaresa, Bai iyayin maganaba d'aga Kai yayi yana wani irin kuka Mai tab'a zuciya" Alk'ali yagama duk abunda zaiyi kafin yad'ago yace"Abisa shaidun damuka samu k'warara dasuka tabbatar dacewar Wanda ake tujuma ya aikata wannan laipi, Don haka wannan kotu Mai adalci ya yiduba ga irin shaidun da suka gabata ta yankewa Wanda Ake tuhuma hukuncin d'aurin rai darai agidan kaso tare da aiki tuk'uru, Idan masu goyon bayan mailaifi suna ganin hukuncin baimasuba daga nan zuwa farkon watan 1/1/2016. Suna iya d'aukaka k'arar zuwa kotun gaba, kotu tatashi, *kotu* *kotu* *kotu* *TIRKASHI,ANYA KUWA MUBEE TA KYAUTA* *KUKASANCE DA MAMAN MUHSEEN*✍🏻✍🏻 *MORE COMMENT* *MORE TYPING* *PLSSS COMMENT AND SHARE*✍🏻✍🏻✍🏻 [1/6, 11:43 AM] MAGAJIYAR KAINUWA😄: *🎀AKWAI BANBAM CI🎀* *_DAGA ALK'ALAMIN_* *_AISHA ABUBAKAR_* _*(MRS BB)*_ _*{MAGAJIYAR KAINUWA}*_ *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ 7&8. ~bismillahir rahmanir raheem~ Kuka take natashin hankali abakin kotun bayan fitowarsu, Ganin ankamo Adam yana cikin wani yanayi na tashin hankali za,awuce dashi gidan maza, Dagudu ta isa wajenshi ta kamashi tarungume sosai ta na wani irin kuka natashin hankali, Hak'ik'a jiyai wani irin sonta yazo ya mamaye ma shi zuciya, Amman dayatuna irin k'azafin datayi ma shi Wanda yayi silar jefashi cikin wannan tashin hankalin,saiyaji soyayyar tarikid'e takoma tsantsar k'iyayya" Wata irin hankad'ewa yayi Mata da k'arfinsa yaturata baya, Tatafi tayi wata irin fad'uwa yanunata da yatsar Sa manuni, yace yana Mai zubar da kwalla masu zafin gaske, idonsa yayi wata irin kala, "Natsaneki mubee, Natsaneki gabakid'aya rayuwar danayi dake inamai yin nadama, har Abadan duniya bazan tab'a yafemaki bah, kid'auka baki tab'a sanin wani Mai kalar suna Adam ba, Zantafi gidan dakuka turani saboda rufuwar asirin uwarki, Amma kisani wallahi bazan sakeki don yanzu bah, Kije kiyita fama da igiyar har ranar dazan koma ga Allah" Cikin wani irin ihu da kururuwa take kuka ta na jijjiga jannat dake kusa da ita, Nashiga uku mama kicece ni kekika sakani, Idan baki taimakeni bah zantona asirin, Zainab tabuge Mata baki har yayi jini..... Y'ansanda suka turashi cikin motar sukatai dashi. Kuka take sosai zagikam tashasi wajen mama, "Cewa take don ubanki cikin taron mutane zaki fallasani, saboda ba kisan ciwon kanki ba kinzab'i namiji akan iyayenki,to sai inga ta inda zaku iya kasancewa don ubanki, Kuma da karfin bala,i saiya sakeki don bazan had'a zuria da d'anfashi da makamiba," Yayansu sama,Ila shiya ciccib'eta yasaka ta mota sukabar wajen, Yan jarida kuwa sukasamu rahoto don dama k'iris sukejira, Jannat tunda take bata tab'ajin tausayin Adam bah irin yau, Hakika akwai abunda yafaru kuma inhar ni lawyer ce Mai zaman kanta nayiwa Kai na alkawarin ganin Adam yakub'uta daga wannan zalincin da akaimashi wannan yanuna bashine yayi bah, d'oramai akai. Tunda suka koma gida mubee bata da aiki sai kuka, Bata da magana sai ta Adam, Sabbatu kuwa idan tafara sai mama ta Mata shegen duka sannan takeyin shiru, Don sakin layi take sosai ta na fad'ar magan ganun da sukayi cikin sirri da mamai, Cikin kwana biyu idan kaga Adam saikayi mashi kuka saboda halin dayake ciki, Wahala akebashi iyawuya yayi wata irin rama da baki, Baya cin Abinci saboda yanzu bayada wani burin dayawuce mutuwa, Yau jabeer yazo wajensa yakuma roki Wanda yakawoshi arzikin yabasu isashen lokaci don magana ce zasuyi Mai yawa, Yak'iya harsaida jabeer yabashi kudi sannan yabasu awa d'aya da rabi, Hawaye suka ringa zubowa jabeer ganin abokinsa kuma gudan jininsa cikin wannan halin, Baisan sadda yafashe da kukaba don yarasa ma ta ina zaifara, Kukan dayake shiyasa Adam d'inma yinnashi, Daker suka lallashi juna Sukai shiru, Jabeer yanisa sannan yace"Adam babu isashen lokaci don haka dole zamuyi komi kan lokaci,don kaga kwanaki k'adan yarage lokacin da akabamu yawuce" "Sannan inason matai maki akallah insamu lawyer maizaman kanshi, Wanda yasan aikinsa dole zamu d'aukaka karar zuwa kotun daga ke sai Allah ya isa, Watau kotun abuja" Share hawayensa yayi yace"jaber dazakaji tatawa kakyale ni kawai na idasa rayuwata anan, banajin zamu kuma yin nasara saboda makiya bazasu kyalemu bah" "Aa indai ina numfashi da lafiya ta Adam bazan iyabarinka cikin wannan yanayin bah" Donhaka zanje nasamu lawyer babba zamu tattauna konawa yakeso zanbashi indai zai tsaya mana, don haka dole idan nazo dashi kafayyace komai, babu batun b'oyo don muna son mutseratar da rauwarka" "Yarausayar dakai yace to jabeer nabaka wuk'a da nama,kayi duk yanda kaga yadace banda Abunyi" "Shikenan zantai yanzu bazan koma hotel bah har sai nasamu ganawa da lowyer,idan mun had'u zuwa gobe zanzo dashi" "Nagode jabeer na go........." "Haba mana Adam babu godiya tsakanin mu duk abunda zanmaka zanyishine bisa don yazama dole na don haka kabar godeman Addua zakayita yi Allah yabamu Sa,a" Sunyi bankwana kamar karsu rabu, Amma haka yatafi yana Mai tausayawa Adam halin dayake ciki, rayuwa ta na juyawa dashi wani iri. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 "Mubee ina wayarki don Allah" Wani banzan kallo tayi Mata tace"ubanme zakiyi da wayata kuma" "Ke karki zagan daga tambaya, bafa ni nakar zoman bah idan dakin bi shawara ta aida duk haka bata faruba,ni babu Abunda zance face Allah yak'ara" Cikin jin haushi da bak'inciki kalaman ta, "Tace don kutumar uwarki nikike Allah yak'ara lallai nayarda ke mak'iyya tace, To Dan uwarki duk bak'in cikinki da Mijina yafi k'arfinki" Dariya tayi tace"oho dai abanza tunda agaban dubun mutane yace baya sonki,takwashe da dariya" Azafafe tataso zata kamata da kokowa taja baya"karki fara don ni bazan k'ara had'a jiki dakeba Karna gogi mugun hali" Haka sukaita hayaniya har mama ta shigo tace"to sababbu ubanme yafaru kuma" Fashewa tayi dakukan munfurci tace"mama wani jannat takecewa bak'in halin dana gado wajenki yasaka najefa mijina cikin wani hali, daga natanka tarufeni danduka" Ai mama najin haka tayi kan jannat zata hau kila kamar Allah ya aikota, Amma ina jannat tace wallahi bazan zauna kuyita dukana kamar jakar kuba, Taruga tafita daga d'akin tashige nata ta kulle" Mama sai masifa take"aidama zaman Alh kike ko to yamutu don haka wallahi kizo kikoma can ruga inda akecin tuwan dawa miyar kuka," Dariya jannat keyi ita d'aya tace oho dai Amman nagama zama kumaidani jakka wallahi, Wayar tace tayi k'ara takwanta agadonta sannan tajawota, Tadauka tare dayin sallama, "Rankiyadade Aiki yataso na gaggawa don yanzu haka ga wani bawan Allah nan yana son ganinki,don wata sharia ce Mai rikita Kai ce tagagareshi kuma anbasu lokaci don d'aukaka k'ara" Ajiyar zuciya tai tace"wayeshi" "Sunan sa jabeer....." "Nagane shi kabashi no. D'ina yakirani muyi magana" "To rankiyadade" Taka she wayar tace"cikin sauki dama no. D'in ka nakeson na d'auka cikin wayar waccen sakarar." Babu jimawa yakirata, "Bayan sungaisa take cewa malam jabeer yakuma akaji da wannan Abu" "Yace to angode Allah Amman jannat babu wata damuwa kuwa, naga yan gidanku sune masu wannan sharia" "Manta dasu ni nayi niyyar taimakon Abokinka bakuma don halin Saba, badan komiba saidan bazan iya jure ganin irin wannan zalincin bah, Don haka babu Wanda ya isa yadakatar dani kaje afitar da jaridar d'aukaka k'ara Sannan kashirya kaje kotun don anso takardar sammaci kakawo masu nan gidan, Kafi nan dole muna buk'atar hujjoji masu kyau, Muhad'u dakai da yamma bayan sallar la asar, wajen magama resturence" "Shikenan jannat nagode sai mun had'un" Sukai sallama taka she wayar. *TO FAH YAKUKE GANIN WANNAN SHARIAR* KUCIGABA DA KASANCEWA DANI, MAMAN MUHSEEN✍🏻✍🏻 *COMMENT AND SHARE PLSS* [1/8, 6:04 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😄: 🎀🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBAN CI* 🎀🎀🎀🎀 *_DAGA ALK'ALAMIN_* 👇🏻 *_AISHA ABUBAKAR_* *_{MRS BB}_* *_MAGAJIYAR KAINUWA_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ ~BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM.~ 9&10. bawata kwalliya tayi bah hasali ma jannat kwalliya bata dameta bah, Zata dai saka powder da kwalli sai man baki, ko janbaki bata sakawa balle wata pull make up, Doguwar rigace tasaka tayi rollyn da babban gyale daya rufe Mata kirji,don Masha Allah tanada albarkatun su. Jikkarta tad'auka tafito don wayarta da komai naciki, Afalo tagamu dasu suduka banda mubee, Don tunda akagama shariar bata yawan zaman falo, "Gidan ubanwa zakije ehy" "Mama aikin gaggawa yataso man bazan jimaba zandawo" "Kima kwana can don ubanki, ni tunda akai rasuwar nan wannan yarinyar banga tanuna damuwarta sosai akai bah,Anya kuwa jannat" "Mama kenan ya za,ai tadamu sosai tunda ba ubanta bane, ai tazata damuba" Cewar Zainab, "Murmushi tayi tace sai nadawo tafice don idan tace magana daza tsaya yi masu, zasu b'ata Mata lokaci" Taxi tashiga tagaya Mai inda zai kaita, Sunyi tafiya Mai nisa kafin su isa wajen, Tabiyashi ta k'arasa wajen waje tasamu ta zauna, Wayarta taciro tafara kiransa, Taji ance basai kinkiraba mun iso tare, Murmushi tayi maikyau, "Na d'auka ko madam tarik'eka ai" Zama yayi yace"Ah haba dai ai tasan abunda zanzo nayi Mai muhimmancine dole tasako ni" Mekike buk'ata akawo maki, "Wallahi nagode koruwa bazan shaba," Shikenan tunda bazaki kici komiba yayi magana akan abashi lemo da Chip's, Aka kawo mashi"inajin ka malam jabeer" Zama yagyara yace"am jannat kinsan dai wannan case d'in, sannan kinga irin abubuwan dasuka faru akotu, and kinga hukuncin da kotu tayanke akan d'an uwana kuma aminina" "Agaskiya jannat bazan iya jure ganin Adam cikin halin dayake cikiba,don nikad'ai garai inason ganin yacigaba da rayuwarsa Mai kyau kamar yanda nakeyi, Don haka ina fatan zansamu gogon baya dakuma taimakon ki akan wannan case" "Ajiyar zuciya tayi tace jabeer,zanyi wannan aikin badan komai ba saidon bayyanar gaskiyar cewar bashine yayi bah,wad'anda Sukai sunyi ne don wani cikar burin su,bazanyi don Adam ba, zanyi don Allah don haka insha Allah daga yau zancigaba da bincikena kaikuma abunda zakai, shine kafara fitar da jaridar d'aukaka k'ara atleast zuwa gobe da yamma jaridar tafito tagama kewaye gari, Sannan kawuce Abuja don Isar da k'arar zasuba takardar sammaci kazo gidanmu kabasu," "Sannan dole zangana da shi Abokin naka, Kama sanar dashi babu batun boye b'oye,idan har yace zaiyi haiding wasu sirrika dasuka shafi wannan case d'in to gaskiya bana tunanin zamuyi nasara akai," "Haka ne jannat mungode Allah yasaka da alkairi, Kamar nawa kike ganin zamu biyaki" "Murmushi tayi tad'an kawar dakai tace sai angama sharia, sannan" "Shikenan Allah yabamu Sa,a yanzu bari nawuce gidan radio d'in sai munyi waya, Yawwa zuwa yaushe zaki gana da shi Adam d'in" "Tace sai antsayar da lokacin shiga kotun sannna" "OK yayi, muje nasaukeki idan babu damuwa" "To nagode" Tare suka jera suka fita har mota shiya bud'e Mata gaba tashiga kafin yazagaya yatada subar wajen. Har kofar get di'n gidan yasauke ta, Tayi mashi godiya sannan tawuce cikin gidan lokacin angama sallar mangaruba, Babu kowa falon shiyasa tawuce d'akinta salin alin, Tayi sallarta tare da rok'on Allah yabata Sa,a akan niyyarta, Tunani tashiga yi akan binciken ta agidan, Tatab'a jin wata hayaniya tsakanin mama da dady tun yana raye, Idan bazata manta bah taji mama nacewa, _Alhaji inajin tsoro fah Allura nashirin tono galma, gaskiya nagaji, nagaji fah kullum cikin zullumi nake kwana nake tashi, idan wannan asirin yatonu yakakeson muyi,dawane ido zamu kalli mutane,bama wannan bah yazamuyi da jannat yau saura sati biyu bikinta..........._ "Mai yasa basu idasa ba naji, Anya mama batanada masaniya da mutuwar sagir bah,idan bahaka ba meyasa take fad'an saura sati biyu bikina mezasu fad'aman.......... Tabbas sunada saka hannu wajen sace sagir da kuma mutuwarsa, Innalillahi wa inna ilaihir raju'un...... Dole zanyi binciken abunda yake faruwa cikin gidan nan, akwai wani Abu dole akwai wani sirrin da mama kad'ai tasanshi. Kamar an tsikareta tatashi tafito daga d'akin tafito falo, Mama ce da mubee ta na cin abinci, "Mama sannu da gida" Wani kallon wulakanci tayi Mata kafin tace"ke nafa gaji da ganinki cikin gidan nan, kizo kikoma k'auyenku haka nan tunda bakida gadon Alh" Murmushi tayi tace"nasani mama kiyi hakuri kid'an bani lokaci zankoma insha Allah" "Dadai yafi maki, don naga kamar Neman gyara zama kike acikin gidan" Batasake cewa komiba tazauna ta na kallo alhalin ba kallon ne takeba tunanin yanda zatayi tashiga d'akin mama tayi binciken da take sonyi, Zainab tafito tana cewa"mama wallahi d'akin ki yakoma na k'azamai yafi wata ba,a yi mashi kwalema bah,kinga yanda k'ura ta b'ata kasan gadon dak'er nasamu na ga inda kikai aji............. Shiru tayi ganin jannat, Itakuwa kar take karkard'e kunnenta taji komai, Saitayi kamar batajiba tamaida hankalinta wajen TV Basarwa tayi tanemi waje tazauna. Hirar suka canza har mubee tagama tatashi takai plet d'in kitchen, Tadawo tace"mama nifa ina tunanin ciki garan" Wata fad'uwar gaba ce tasamu mamar, tadafe kirji"nashiga uku na ni gaje,karya kike mubee neman hanyar dazaki kusanta kanki da wancan d'an fashin kike ko, to wallahi baki isaba, karya kike wallahi koshine zubar dashege zanyi" "Fashewa tayi da kuka wallahi babu Wanda zai zubar man da ciki inason kayana," "Zainab tace mama karewar karya gobe muyi sabko mukaita asibiti, idan ma shine ayi duk yanda za,ai azubar da shege" Wani sanyi dad'i jannat taji don zata samu damar yin binciken ta yanda take so, Mama tace haka za,ai Zainab don bazan had'a zuria da d'an fashi bah, Haka sukaita maganganunsu tana masu kuka ita babu wanda zai rabata da cikinta, Anrabata da masoyinta tak'arfi da yaji yanzu kuma d'an nnashi ma rabasu za,ai to wallahi bata yarda, Nan jannat ta sake gasgata cewar babu makawa Adam bashine yayi kisan ba, Sunsan Wanda yayi ko ita mubee d'in batasani bah, Murmushi tayi cikin ranta tace komi zanbayya na insha Allah. Tatafi kitchen don zuba abinci. *MUHADU PAGE NAGABA* TAKUCE MAMAN MUHSEN. ~*(MAGAJIYAR KAINUWA)*~✍🏻✍🏻 [1/10, 11:55 AM] MAGAJIYAR KAINUWA😄: 🎀🎀🎀🎀 *AKWAI BANBAM CI* 🎀🎀🎀🎀 *_DAGA ALK'ALAMIN_* *_AISHA ABUBAKAR_* _*(MRS BB)*_ _*{MAGAJIYAR KAINUWA}*_ *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ ~BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM~. 11&12. Karfe takwas suka yi sabko sukanufi asibiti da mubeee, Don hankalin mamar Yatashi batason zargin cikin yatabbata, Hakan yabawa jannat dama tashiga d'akin Dady, Don tasan anan zata fara samun duk wata hujjar ta datake so, Duk wata durowa dake d'akin saida ta bincikata taduba nan taduba nan, Amman Allah baisa taga wata Takarda Mai muhimmancin abunda takeso bah, Cikin wadrop din kayansa takoma, Nan ma tacigaba da bincikawa tanayi tana gyarawa, Can karshen kayansa yaga wani akwati, Bakowa zai iya ganinsaba saboda anyi ma shi kyakkyawar ajiya, Amma fah kulle yake gam da alamun saida makulli za,a iya bud'eshi. Duk tayi zufa tsoro take kar sudawo tashiga neman makullin, Amma batasamu ba ganin lokaci na niyyar kure Mata yasaka ta d'auko shi tatafi d'akinta tayi mashi boyon da babu Wanda zai iya tunanin Sa awajen, D'akin mama tashiga babu inda tayiwa tsinke sai kasan gadonta, Tabbas yayi daud'a amman haka jannat ta d'age katifar sama, Wata bakar ledace viva tabincikata envelop ce babba aciki, Acikin emvlop din taladdune aciki bata tsaya dubawa bah, Tamaida katifar, Tagyara gadon kamar ba,atab'ata ba, Aguje takoma d'akinta tayi Mata wani mahaukacin boyo zuciyarta ta na bugawa, Tabbas dole tazo tabar gidan tun kafin sunemi kayansu suzargeta, Ajiyarsu nan wajenta had'arine dole tanemi jabeer tabashi su ajiya, To yanzu ina zansamu makullin wannan akwatin, Dole saida makullinsa zai bud'u. Wayarta tad'auko takira jabeer, Kamar yanajira yad'auka bata jira sungaisaba tace"jabeer inason ganinka yanzu ina zamu had'u, Emergency ne don Allah" "Nima dama kiranki Zan ingaya maki, ansamu buga jaridar,anfara fitar da ita yanzu haka, Zuwa anjima zanbi jirgi zuwa abuja" "Jabeer kana ina yanzu" "Ina gidana yanzu haka idan babu damuwa kisaman agidan," "Kituroman adress d'in yanzu ganinan" Takashe wayar, jikkarta tad'auko tasaka su ciki, Tashiga tawatso ruwa shaf shaf tashirya abaya ma tasaka har kasa, dama kuma tana yawan sakawa, Tafito takulle dakin tatafi, Maigadi tacewa idan su mama sundawo kace masu naje indawo duk Wanda yazo kace bakowa gidan" Tatari taxi tatafi gabanta fad'uwa yake batason suzargeta tun yanzu, Tafison sai takoma hunkuy wajen iyayenta sannan kami zaifaru yafaru, Har bakin gidan yasauketa babban gidane sosai, Yahad'u sosai batai mamaki bah,saboda taga babu laifi Mai kud'ine sosai, Shiyafito yashigo da ita don maigadin baya nan, Har falonsa dayasha kayan alatu yakaita zama tayi yana niyyar kawo Mata shayi, Tace "jabeer bazan sha komiba sauri nake wasu evidence nasamu zasuyi mana anmani sosai, Gasunan zamansu wajena jabeer akwai matsala, Kakula dasu sune zasu saka muyi nasara insha Allah." Ansa yay yana mamaki yace"kinyi kokari Allah yatai maka,amman ina makullin akwatin kobandashi" "Wallahi jabeer shine bansamuba kuma dole saida makulinsa saboda kaga ba irin sauran akwatin nan bane, Da alama dady yayi ajiya Mai muhimmanci aciki, nasan komi keciki, zai iya warware wannan kullalliyar,zanyi k'ok'ari wajen samo keys din" "Yace Allah yabada Sa,ar hakan" "Tace Amen, cikin satin nan zankoma garinmu wajen iyayena, dama zaman dady nake kuma baya raye, sun matsa saina barmasu gidansu,nima kuma tafiyar zatafiye kwanciyar hankali" "Bari Natai banason sudawo ban nan zasu zargi wani abu, Bakamar idan sukaga jaridar daukaka karar," Rakota yayi har bakin get, Yatarar Mata Mai napep yabiya kudin Sukai sallama tatafi, Addua take Allah Yatai maketa ta isa basudawo bah" Cikin ikon Allah har ta isa basu dawo bah, Don har ta gama hada masu abincin rana sannan suka dawo. Afalo suka zube suna maida yanda akai, Mama ce kecewa wallahi garama kishiga taitayinki yarinya, Wallahi saina saka anrabaki dashi, Allah yakaimu lokacin girman Sa ya isa markadewa," Anan jannat tasan cewar akwai cikin baidai isa zubar wabane kawai, Tajinjina rashin imani na mama, Ita takawo masu abincin suna ci suna tsine Mata albarka, Mama tace yaushe kika shiriya tafiya kauyenku, "Murmushi tayi tace mama kin k'agu natai ko" "Tace eh na k'agu banson ganinki agidan, don banson ma araba gadon kinanan" "Kiyi Hakuri mama zuwa jibi insha Allah zantafi,amman nasan zaku neman, dole mah" Zainab tace muyi maki me, wallahi bamuda buk'atar komi awajenki, Murmushin tayi tace anty Zainab wallahi zaku neman kibar cewa baku buk'utar komi, uhm shikenan nad'uka zakuyi kewata ai" Tsaki sukaja basu sake bi takanta bah, Itako cikin ranta dariya take masu don tasan dole zasu nemeta idan suka rasa abunda suka ajiye. Dad dare sunata kallo afalo, Sama,ilah yashigo, Rai b'ace yana huci yace mama wai kunsan abunda yake faruwa kuwa, "Azabure tatashi lafiya sama meyake faruwa, badai wani kaje kajawo fad'aba," "Yo mama wane irin fad'a ai idan shine dasauki, Wai kinsan menagani jaridu ke yawo agari tun safe akan daukaka karar mijin mubee, Da akai zuwa kotun abuja, "Cikin bala,i da tashin hankali Zainab tace wane shegen ne, wane Dan iskan ne yayi mana haka,so ake atona mana asiii........." Faske Mata baki mama tayi don ta na neman sakin layi gaban mubee da jannat, Don idan zasuyi magan ganunsu basu bari suji, "Yace waye zaihaka daya wuce wan dan iskan jabeer d'in" "Babbar bu........kayyasa wakace jabeer....." *TAUFAH WANNAN IRIN ASHARIA MAMA* KARKUDAMU FANS MUHAD'U PAGE NAGABA. TAKUCE MAMAN MUHSEN.✍🏻✍🏻 Comment and share. [1/12, 1:30 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😄: 🔴🔴🔴 🔴🔴🔴🔴 *RAYUWAR AMEERAH* *_DAGA ALK'ALAMIN_* *_AISHA ABUBAKAR_* _*(MRS BB)*_ _*[MAGAJIYAR KAINUWA]*_ *_LITATTAFAN MARUBUCIYAR...._* RAI DA BURI _(yake mutuwa)_ SAFAH DA MARWAH SAINA DAUKI FANSA RAYUWAR AMEERAH AND NOW A KWAI BAMBANCI. *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ 12/1/2020. 13&14. BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM "Wallahi mama shine ai don ma kuga zahiri yasa yasiyo jaridar, nataho da ita kugani. Ya mika masu yana cewa saboda bala,I nera dubu haka zaka siyeta," Jikin mama har rawa yake take duba jaridar, Bakinta sai rawa yake takasa fad'ar wani abun, Zubewa tayi cikin kujera takasa cewa komi, Don inhar tacigaba da magana to babu makawa zata fallasa abunda yake b'oye. Zainab takwalawa mubee kira ta na d'aki, Tafito ta na turo baki don taji abunda suke tattaunawa akai,[1/14, 12:12 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😄: 🎀🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *_DAGA ALK'ALAMIN_* *_AISHA ABUBAKAR_* _*(MRS BB)*_ _*[MAGAJIYAR KAINUWA]*_ _*LITATTAFAN MARUBUCIYAR....*_ RAI DA BURI _(yake mutuwa)_ SAFAH DA MARWAH SAINA DAUKI FANSA A KWAI BAMBAN CI AND NOW RAYUWAR AMEERAH. *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. 15&16. "Ka tabbatar gidan su mufidar kakaita, sannan kasan yadda kayi kagano inda tayi daga nan" "Sama kafita idona inaganin take takenka akan wannan tsigaggar yarinyar,Zan iyayin komi don rufuwar asirina, kasaman ido kanta kana jina" "Wai mama zargin me kakewa jannat, bayan batasan komai akaiba,ki kwantar da hankalinki jannat bazata yi Abunda kike tunani bah......., "Kai dallah rufeman baki, mekasani akan haka nadai gaya maka kasaman ido sosai" "Shikenan sai na dawo" Yafita yasamu jannat bakin mota tanaji ransa, Murmushi yake Mata Mai kyau Wanda ita tuni tagano inda yanufa, Da ace baifito daga wannan ahalinba Zan iya amunce masa saboda baisara komai da mace kesoba, Shiga tayi taja sukatai, Janta yayi tayi da hira har sukaje gidan, Bakin get din gidan ya sauketa, "Tace nagode sosai yaya sama" Murmushi yayi yace"bakida matsala idan kintashi tafiya kikirani zanzo na d'aukeki" "Shikenan idan naga banyi dareba zankiraka byy tad'aga mashi hannu" Saida tahango yawuce sannan tashiga, Agurguje tashiga suka gaisa da maman sannan tashiga wajen qawar tata, "Lalalala jannat kece yau shigo shigo, dama inacewa kwana biyu bamu had'uba" "Mufee babu lokacin hira yanzu don inada babban uziri gabana yanzu ma fakewa nayi danan d'in, idan nakoma gida zankiraki don gobe zankoma hunkuy" "Gobe kuma, haba jannat meyayi zafi har haka,kuma shine sai yanzu kike gayaman" "Kiyi hakuri qawata wallahi inacikin wata chakwakiya,akan shariar rasuwar dadyne anyanke hukunci wanda hakan na shine dai dai bah,shine muka d'aukaka k'ara zuwa kotun Abuja, Yanzu haka wajen Adam d'in zanje can prison" Cikin mamaki tace"Amman jannat bakida hankali,Wanda yakashe wan babanki zaki nemi cetowa,shin saboda me kikehaka kingani matarsa ma tabarsa saboda haka saike da bakida alk'a dashi mekike shirin aikatawa" "Kinga mufee, wannan A bun fah akwai wata mak'ark'shiya aciki saida na anshi case d'in na tabbatar dahaka, kedai tunda kikaga har na anshi case d'in kisaka ido kiyi kallo,fatan zakuzo keda mama" "Dole ne Ai wannan Karon ne fah karonki nafarko, zanso inga yanda zakiyi nasara Allah yatai maka" Wayarta tayi k'ara, Jabeer ne dayake amota tagaya Mai inda zaisameta, Mikewa tayi"mufee gashinan Wanda muke binciken tare, zamuje mudawo don ansaka man mat akan tsaro, Sai nadawo" Tara kota har bakin motar sannan sukatai, "Meyafaru naga text d'inki d'azu" "Uhmm kaidai bari, wallahi mutanen gidanmu sunfara zargina,don saida nayi dubara Amman duk da haka ban tsirabah," "Allah yatsare to, yanzu kenan goben dole zakitai" "Dole na kuwa don idan suka ganoni ina cikin matsala don mama zata iyayin komai akan ganin bantona masu asiriba" "Allah yakaimu" Sun isa wajen hakanan taji gabanta yana fad'uwa, Tun bayau bah duk sanda zata had'u da Adam sai gabanta yashiga fad'uwa, Duk sanda zaizo zance wajen mubee itace take kai mashi snacks da lemo, Jikinta har rawa yake idan zata shiga dakin, saboda aduk sanda suka had'a ido wannan kallon wulakancin dayake Mata shiyake tsaya mata arai, Lumshe ido tayi tanajin gabanta yana tsananta fad'uwa, Magana jabeer yake ma Mai kula dasu Wanda yasamu ne rannan dayazo, Yauma kud'in yabashi yatafi don zuwarmasu dashi, Kallonta yayi yaga idonta alumshe, Yace"yadai barrister" Bud'e idon tayi ta na murmushi "mekagani engineer" "Kin Rama kenan, naga kin yi shiru kinrufe ido mekike tunani" "Babu komi engineer, naji gabana yana fad'uwane shine nake addua" "Subhanallahi lafiya dai ko" "Lafiya lau insha Allah" Shiru Sukai hango shi dasukai, Gabanta yatsananta duka, Adam ne haka shine yakoma kamar wani almajiri,Kai ko almajiri yafi karfin haka, Innalillahi acikin sati biyu yakoma haka,sanda akai shariar baikai haka lalacewa ba, Tabdijam, Adam din Mai gayu Mai isa da tak'ama Mai shegen miskilamcin tsiya, Idan yawuceka dole saika lumshe ido don tsananin kamshin turarens, Komai nashi Mai class ne, Ko awancen lokacin bakomai yake burgeta dashiba illah wankanshi ya iya saka sutura, ko ko tsumma yasa kyau yake, Shine yazama haka yarame yayi wani irin bak'i, Adam d'in da har wani Ja yake saboda hasken sa Amman yanzu ji yanda yakoma, kamar k'warangwal Jitai idonta yaciko da k'wallah, Bata tabajin makamancin irin haka gameda Adam bah sai yau, Bai tab'ata bata tausayi bah sai yau, Saida tayi jarumtar gaske kafin tasamu tamaida k'wallar, Suduka shiru Sukai, Don Adam wani shock yakamashi ganin yarinyar da baitab'a zato bah agabansa, Meyakawo jannat wajensa, Kardai jabeer itace ya d'aukar mashi matsayin lawyer d'insa, Yakasa kallonta don kunyarta yakeji bilhakki dagaskiya, Jabeer yayi gyaran murya yace"Adam kullum k'ara lalacewa kake, wai wane irin aikine Mai wahala haka suke saka, basu tausayinka kalli yanda kakoma, Adam kakakuwa ganka, Wallahi ko zanyi yawo babu kaya sai natabbatar kabar wajen nan." "Shikanshi kwallar ce cike da idonsa yace ina kuka had'u da jannat" Jabeer ya kalleta ta sadda Kai k'asa, Yace"itace wacce zata taimaka mana wajen ganin munkub'utar dakai, yanzu ma tazone don Ku tattauna,jannat yakamata kuyi maganar dazakuyi saboda kurewar lokaci," Jakarta tafiddo tadauko jotter da biro, Tad'an zauna saman bencin dake kusadasu Bazata iya kallon sabah zuciyarta zata karye, Cikin muryanta datayi sanyi k'alau tace"labarin rayuwarka zakaban Amman kata k'ata saboda lokaci," Baiyi musubah yashiga bata labarin Abubunwan dasuka faru da rayuwarsa Amman hak'ikanin gaskiya yayi Mata hiding din wasu dayawa, Yabari sai anje kotun, Tad'auki abubuwa dayawa sannan tace mashi, "Me dady yafad'a kafin yarasu" "Yagaya man inda ya ajiye wasu muhimman abubuwanshi dazasuyi man anfani, sannan yagaya man inhar na samu nasarar d'auko wannan shaidun to zansami komi aciki, Yaceman yana cikin d'akinsa cikin drower kayanshi......... Cikin sauri tajiyo ta na kallonshi tace"Tabbas shine akwatin Dana d'auko d'akin dadyn,amman nanemi makullinsa bansamu bah, "Yana wajena zanba jabeer shi yana tare dani, don banyarda dakowa bah balle nabashi," Jinjina Kai jabeer yayi yace"yanzu komai yazo dasauki,zakitafi gida hankalinki kwance saijiran ranar shiga kotu" Kallon ta Adam yayi yace"jannat meyafaru ne agidan zaki tafi" Kanta akasa tace"saboda gudun karsu lahanta ni, saboda sunfara zargina akan abunda ya far u, Yanzu ne Nagane bakai ne kayi abunda ake zarginaba cikin gidan nan akwai abunda suke b'oyewa, Sunada masaniyar wanda yayi kisan, lura da mama tayi kamar nasaka masu Idone yasaka tafara korata, akan in tattara nakoma kauyenmu,don gudun Karna to na masu asiri, Ban tabbatar da cewa mama nada saka hannu cikim kisan bah sai dana samu wasu takaddu anmasu wani irin boyo adakinta,nakara yarda zurma ka akai" Sadda Kai yayi yana jin wata wutar tsanar mubee da mamanta takara Kama shi, "Yace yanzu mubee tasan wannan tayi man k'azafi saboda cikar burinsu,lallai nayarda mubeenat bata kaunata," "Mubee batasan abunda sukeyi bah,sundai sakata tayine itakuma tabiyema son zuciyarsu tasaka ka cikin wannan halin, Kuma tayi nadama" "Mutumen yadawo yace lokaci yayi fah,yakamata akoma dashi" Kallon ta yayi yanason yabata hakuri irin Abubuwan da yaringa yi Mata agidan, Yakasa yace wa jabeer"Amman yakamata ka kaita gidan goben saboda tsaron hanya" "Yace insha Allah Adam, sai na sake dawowa kan ranar shiga kotun" Haka Sukai sallama dashi suka tafi, Zuciyar jannat babu dad'i rayuwar da Adam d'in yayi itace taketa Mata yawo akai, Ta na jin babu dad'i cikin zuciyarta. Batajira sama yazo yadauketa ba tatafi gida, Binta Sukai da kallo cike da tuhuma, Saida gabanta yafad'i don basu tab'ata Mata irin haka bah, Tunda tashiga takasa fitowa, Saidai duk wani motsinsu ta na jin shi, Saida taji yunwa zata kassarata sannan tafito tashiga kitchen d'in, Mama tagani, Wani kallo tayi Mata tace"wai karfe nawa zaki tai ne goben" "Cikin tsoro tace mama safi ya zanyi wajen takwas nabar kano insha Allah" Tsaki mamar tayi tajuya tabar kitchen d'in, Mamaki da faduwar gaba suka sako jannat gaba, Daker tazuba abincin tafito, Jikinta yakasa saki rawa yake Mata, Har tagifta Zara wuce d'akin dakinta, Tajiyo k'us k'us gabanta ya sake fad'uwa ta kasa kunnenta donjin meke faruwa, "Mama wallahi itace zata d'aukesu idan ba itaba ubanwa yake zaryar fita, wallahi nalura da ita akwai munafurcin datake yi aboye" Gabanta yabada dassss kardai sungano ta, Nashiga uku ni jannat, Mama taji ta na cewa"nasan abunda zanyi wayar ta tad'auko tashiga yin Kira zuwa can taji tafara magana, Jannat tayi saurin kunna recording, Jikinta yana rawa "Barau Inason daya daga cikin yaranka yayi man maganin wata yarinya, Gobe karfe takwas kabi hanyar kaduna, inason a batar mun da jannat yarinyar gidana ce takeson to na man asiri, Bana tunanin zata bi motar haya, Banason ta da rai kasanya tabar duniyar don nema take tatona man asiri" Aguje takoma d'akinta jikinta rawa yakawai yake hawaye sunb'ata Mata fuska, Wayar jabeer takira ta na kuka, Kewaye tashiga tafashe da kuka bayan ya dauka, Cikin tashin hankali take gaya mashi halin da ake ciki, "Kwantar da hankalinki nasan abunda zanyi, karkiyi yunkurin guduwa kibari har lokacin tafiyar yayi, Zanzo hargidan nad'aukeki alokacin zanbasu takardar sammacin, Akwai abunda nakeson nayi, kinatsu insha Allah babu abunda suka isa suyi maki, Kiman alkawarin zaki natsu tunda ina nan karkidamu kinjiko, Zankula dake kamar yanda Adam ya bukata" Ya lallasheta sosai tasamu natsuwa sosai Sukai sallama, *KUKACENCE DANI TAKUCE MAMAN MUHSEEN* COMMENT AND SHARE PLSS _MAGAJIYAR KAINUWA CE_😉 [1/19, 11:03 AM] MAGAJIYAR KAINUWA😄: 🎀🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *_DAGA ALK'ALAMIN_* *_AISHA ABUBAKAR_* _*(MRS BB)*_ _*[MAGAJIYAR KAINUWA]*_ _*LITATTAFAN MARUBUCIYAR....*_ RAI DA BURI _(yake mutuwa)_ SAFAH DA MARWAH SAINA DAUKI FANSA A KWAI BAMBAN CI AND NOW RAYUWAR AMEERAH. *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ 19/1/202. 17&18. Wannan rana bata yi wani bacci bah, Data fara sai tafarka saboda ta na ganin kamar har nan zasuzo su kasheta. Ana kiran Sallar farko ta asuba tatashi, tashiga tattara yanata yanata ta na zubawa ga akwatinta,kayanta nasawa wasu takalma jakunkuna,komai takwashe ta kaddunta na makaranta suma duk ta tattara. Saida taji ana kabbara sallah masallacin unguwar, sannan tayi Alwallah tazo tahau sallah babu b'ata lokaci. Ta na gama wa wanka tashiga, Bata jimaba ta fito tahau shafa Mai, shikad'ai ta shafa sai man baki ta zira kayan ta, ta matsu taga lokaci yaja, so take kawai tabud'e idonta taganta Gaban babanta da maman ta. Wayarta ta jare daga caji tashiga kiran jabeer, "Allah yasa kinsamu bacci dai jannat wannan sammako haka" "Wallahi bansamu baccin yanda nakeso bah,Har k'agara nayi gari yawaye" "Inata magana banma gaisheka bah, ina kwana yagajiya kuma" "Haba gajiya tabi lafiya,yanzu kinshirya ko" "Ai Jannat engineer take jira kawai," dariya yayi yace"to ga engineer nan tafe insha Allah" Wanka nafito ina shiryawa bari na k'arasa idan na iso zankoraki," "OK sai ka iso d'in" Taka she ta na tuna wa da sahibinta sagir, Idan suna waya komi yakeyi zai sanar da ita, "princess zanshiga wanka, princess nafito shafa Mai nake, kozaki taya ni. Ganinan break nakeyi bud'a bakinki nasamaki,koda yake ma princess d'ina tafison nabakin hayaty d'inta ko" sune Kalamam daya maidasu kamar ruwan shan shi, bayajin komi yagaya Mata zai shiga wanka,baidamuba don bak'aramin so yakeyi Mata bah, Idan kuwa tayi fushi dashi har kuka yake Mata awaya, kokuma idan yazo zance, Wasu hawaye suka ziraro Mata masu zafi, "Allah sarki sagir, Allah yajik'an ka da Rahma, Allah yayafe maka, duk Wanda yayi sanadiyyar rabaka da numfashinka Allah kasaka ma, karya yabar Wanda yayi wannan A bun yahuta, kuka tafashe dashi don batajin yanzu akwai wani namiji irin sagir d'inta, Don shi is very simple man, baid'auki kanshi da zafibah haka rayuwarsa yana yinta saisa saisa, Haka A bun duniya bai damai bah,idan yana son Abu zai mashi wani irin so na gaske gaba D'aya zuciyarsa yake baka, ga ririrtawa ga iya soyayya zata iya cewa batasan komi akan love bah saida ta had'u da sagir, duk wani salon soyayya Ya koyar da ita, gashi yatafi yabarta da mikin kaunarsa...........wayarta ta katseta daga cikin shaukin soyayyar marigayi sagir, Engineer Tagani tayi saurin d'auka. "Zan iya shigowa kiyimam iso ga mutanen gidan" "Ok" Tatashi tafito falon babu kowa kamar ma bawanda yatashi, D'akin mama tayi wa tsinke ta same ta tayiwa d'akin filla filla da alama akwai Abunda take nema, "Mama ina kwana." Cikin fad'a tace"lafiya" "Mama ga jabeer yana son yashigo zai magana daku." "Yayi magana damu yace mana uban me, nace mezai cedamu munafuki Algungumi Mai son tada zaune tsaye." "Kiyi hakuri mama nifah sakone ya bani yana son yashigo." Zainab ce tafad'o kamar ankirata, "Mama kyaleshi yashigo muje dame yake tafe, takalle ta cikin kallon k'ask'anci tace kina iya shigo dashi ai" Fita tayi Takirashi tare suka shigo, Ga mama ga sama ga Zainab, Sai mubee data tatashi saboda hayaniyar mamar. Kallon wulakanci suke Mai, Bakamar mama jitake kamar ta shak'eshi yamutu. "Mama ina kwana, ya aka k'araji da hakurin wannan rashin.............. Kai dagata man kajiko bana ciki da iskanci,meyaka woka nan gidan har kake son Magana damu" bai magana naba, ya fiddo zareriyar takardar sammacin, yamik'awa mubee dake kusa dashi. "Yace ga dalilin zuwan nan,don haka kunada sauran kwanaki biyar sai mun had'u kotun." Wata irin zabura mubee tayi ta na wullar da takaddar, "Tasha gabanshi, mekake nufi jabeer, gayaman mekuke shiryawa kaida wannan Annamimiyar yarinyar" Bai bata Amsaba yace"jannat muje ko lokaci yana tafiya" Kamar jira take tashige gaban, yarufa Mata baya saida yaje k'ofa yace"Abunda Kika kasayiwa mijinki shine ita zatayi,don haka kisama ranki ruwan sanyi kinji Abunda zatayi" Wata ma haukaciyar ashar Zainab ta k'unduma, "Babbar bala,in nan mama kinaji kinajin Abunda yake fad'a,jannat zata kare Adam,mama kenan duk wasu evidence tagama samunsu bamu sanibah, wayyo Allah wallahi bazai yuwubah" Waya mamar ta d'auko,Cikin wani irin fushi tafara kiran wayar, Sama yafizge"haba mama mezakiyi,badai suma sawa zakiyi akashe subah, Aa kibarmu muji da wannan ma idan kika sake aikata wani shikuma wa zamu lik'amawa,sannan tahaka asirin mu zai tonu kibarta ta tsaya mashi mana ina da tabbacin lawyer da na d'auka bazai barta tayi wani nasara bah" "Dallah kauce man nan, muddin wannan yarinyar ta tsira da hujjojinta mungama yawo gamucan gidan yari, don haka yau saitabar duniyar" Maigadine yashigo yakawo Mata number motar jabeer, Dayake Zainab takirashi lokacin da jannat tafita don shigo da jabeer din. Murmushi mamar tayi tashiga yin kiran wayarta, "Barau ba gaisuwa nakira na ji bah,ga number motar nan zanturo maka, yanzu haka sun d'auki hanyar kaduna,katabbatar kazo man da labarin mutuwarsu karka barsu da rai barau wannan karon har bashin dakake bina zan had'a inbiya ka" Idonsu yarufe basu San mubbe na wajen bah, Saidai sukaga tafad'i tim kamar gawa............ 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 "Ki kwantar da hankalin ki jannat babu Abunda suka isa suyi mana, insha Allah kizuba ido kigani." "Wallahi jabeer nasan halin mama, batada imani zatayi komi don ganin bayan mu, burinta kar asirinsu yatonu nikuma inhar nacika yar halak bazan bar hakkin ran dady bah,saboda wannan mutuwar babana na can kauye har yanzu kwance yake bashida lafiya,duk da irin Abunda dady yayi mashi hakan bai saka yashare shi bah," "sannan nayi alkawarin fitar da Adam daga halin dayake ciki," "Allah yabaki iko, yakuma tai makemu baki d'aya, yakamata mutsaya muyi break ko" "Jabeer kawa Allah kayi hakuri dawani break,muna ta tserar da rayuwarmu kai ta wani breakfast kakeyi" Dariya yayi yace"wallahi ninan hankalina kwance yake kema kuma zaki nemi Abincin bari dai tafiya tayi nisa." Gudu yake shiyasa sukayi sauri, Don har sunyanke hanyar Kaduna kallonshi take tace" wai nufinka Kaduna zanje" "Aa nasan Zaria kike ko" Murmushi tayi tace"to ni hunkuy nake" Da mamaki yake kallonta, "Yo aini ma d'ancan ne," "Dagaske kake" "Sosai kuwa, kinga nida Adam fah yan uwane sosai, don da mama na da babanshi uba suka had'a" "Haba shiyasa kuke Kama sosai.............jannat ga mutanen nan fah sunabin mu abaya" Wata irin zabura tayi"nashiga uku na jabeer yazamuyi sai kuka, Shi dariya ma tabashi belt yasaka itama yasaka Mata,wani gudun suka fara hakan yabasu damar suma suka shiga binsu da wani gudun, Waya jabeer yayi daidai suna cikin wani gari, Wanda dagashi sai hunkuy, Kamar wasa motocin yan sanda suka zagayesu guda hudu, Duk yanda sukaso guduwa hakan yagagaresu, Tsayar da motar su yayi jannat fuskar nan tayi kaca kaca da hawaye, Fitowa tayi lokacin da y'asanda suka kamo su, sunsamu bindugu uku awajensu, Dayake su uku ne suka taho, Jabeer yace"yallabai kutai dasu station na cikin garin Zaria,zuwa dare zanzo na same Ku zamuyi magana insha Allah" Haka aka tusasu gaba cikin motar yansanda suka tai dasu, Sai lokacin tayi shiru, dariya kawai yake Mata, "Dama haka kike da tsoro jannat, gashi kuma aikin ki baya buk'atar haka" "Wallahi engineer ni ba wai tsoron na haka nan nake yi bah,kawai banason ban cika wannan burin bah ne akasheni,idan har sukaga bayana ayanzu,babu Wanda zai ceci Adam kila haka zai dawwama cikin wannan halin sannan kuma bancika alkawarin danayi bah na daukar fansar ran dady shiyasa duk nake Atsorace wallahi" "Haka ne insha Allah komi zaitafi yanda akeso" Tafiya Sukai bamai nisaba suka iso cikin garin hunkuy, Yace"ina mukayi daga nan kuma" Kwatan ce tacigaba dayi mashi, Yana tunanin ai indai wajen datake Mai kwanace ne to ai gidan baba mamuda Dane, Baigama tunani bah tace" yawwa kaga gidanmu can Mai gareji kalar ruwan toka." Parking yayi ya kalleta yace"dama nan gidan kike, kodai rik'onki akeyi gidan don ni kaf y'an gidan nasansu, Amman basan dake bah" "Ina kasan y'an gidanmu to" Murmushi yayi yace"to Ai Alhaji malam kanen mama na ne" Zaro ido tayi cike da mamaki, "Kace k'anen mamanka ne, taya yazama k'anenta to" "da mama na da Alhaji malam ubansu guda, kamar yanda nake da Adam, haka nake dake" Kallon mamaki da al,ajabi take Mai, Kenan Adam yayanta ne najini duk A bun nan itadasu y'an uwane kenan, to taya haka tafaru bamuda masaniya................. *NIKAU NACE BAKIDA MAI BAKI WANNAN AMSAR JANNAT SAI IYAYENKU,KISHIGA ZAKUJI KOMAI* *MUHAD'U PAGE NAGABA INSHA ALLAH* TAKUCE MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 _COMMENT D'INKU SHINE KWARIN GUIWARMU MU WRITTERS_ "Mama ni banga a bun tashin hankali anan bah,idan kunsan kuna da gaskiya why not kubada goyon Bayan kub'utar Adam daga wannan masifar, kubari Abayyana Wanda yayi kisan mana,wallahi nafara zargin wani Abu akai" "Cikin masifa Zainab tace dalla wawuya rufe mana baki, Wacce batasan inda kemata ciwo bah, Don ubanki idan bashine bah gayaman waye, kuma zargin uban me kike iye" "Haba Anty wallahi duk wani nuk'u nuk'u dakuke yi ina Lura akwai abunda kuke b'oyewa" Sama yace"uwarki muke b'oyewa,to duk abunda zakiyi saidai kiyi Amman wannan Karon ma kece zakisake tsaya mana" Zama tayi tafashe da kuka, "Idan nayarda shegiya nake wallahi bazanba nagaji da abunda kukeman,kuna sakani dole inayin abunda bai daceba, inayiwa mijina k'age ina fad'ar a bun da bahaka yakeba, To narantse da Allah banyi bazanba, Sai dai kukasheni,Kuje kunemo Wanda zaiyi bazanba zanjira gaskiya tayi halinta Inbi mijina, nagaji dazama daku zaku saman ciwon zuciya" Mama dai tashi tayi tabar wajen, Ganin mubee tana ta zaro maganganu idan akacigaba da tilastata zata to na abunda suka sata tayi, Ita kuma mama bata yarda da jannat bah, Don rashin kulawar ta akan wannan A bun yana d'aure Mata Kai matuk'a. Mama ta ce masu kar Wanda yasake Mata maganar, Sukyaleta tukun sai nan gaba, Sunajiran suga sammaci ne. Jabeer ya samu ganawa da kotun, Duk Abunda yakamata ayi anyi, Anbashi takardar sammacin yataho da ita,ankuma saka ranar shiga Kara, 15/1/2017. Hunkuy ya tsaya don gaida iyayensa, "Ah aha yau kuma jabeer ne agidan namu" "Wallahi kuwa goggo nine da yammacin nan, Yafad'a tare da jawo kujera yar tsugunni yazauna" "ina wuni goggo" "Lafiya lau jabeeru, yakake ya kwana dayawa kuma" "Alhamdulillah,Angode Allah ina mama bata nan ne" "Wallahi taje gidan malam babanku mamuda,akan mutuwar nan, Kasan tunda akayita bashida lafiya sosai" "Ayya Allah yabashi lafiya lafiya,nima daga abuja nake na anso takardar sammaci za,koma wata kotun don cigaba da gudanar da shariar" "Tsaki taja, yo jabeeru ai babu buk'atar sake wani zaman sharia,tunda Mai laifi ya amsa laifinsa" Girgiza Kai yayi yace"Dan dai kawai kuna jin haushin Adam ne goggo,Amman wallahi bashine yayi bah,bai aika taba" "Kai tafi can,anhad'a kai dashi ankashe ubanshi saboda dukiya,Wallahi wannan yaro yaban mamaki,ina tausayawa rayuwarsa Ashe shiyanacan yana hangen abunda yahango" "Shikenan goggo tunda bazaki yarda bah,Amman inason ranar da za,ai wannan karar kuhalarci wajen saboda ganema donku gaskiyar Wanda ya aikata wannan kulalliyar" "Zanwuce kanon sai nan da sati za,ashiga, zanturo ad'aukeku keda mama da duk Maison zuwa" "Bakasha ko ruwaba jabeeru zakatai" "Babu komi goggo dama nabiyo inganku ne, sai nasake dawowa,kicema mamar zamuyi waya" Yafita yad'auki hanyar kano Wayarsa yad'auka yakira jannat, Ta na ganin kiran taje tasama k'ofar Key tadawo tazauna, "Hello badai kadawo bah" "Aa inadai kan hanya nabiya kauyenmu ne wajen tsaffina" "Ok Allah ya iso dakai lafiya, Ansamu Sa,a ko sunbaka takaddar" "Eh yanzu haka gata nan sunbamu one week ne, sai muyi k'ok'ari muga munsamu abunda muka samu kan ranar" "Insha Allah zuwa lokacin mun shirya, Saidai wallahi bansan yanda zanyi nasamo key d'in akwatin nan bah" "Karkidamu zansan yanda nayi nabud'eshi kobada key bah, Yanzu zakisamu lokacin ganawa dashi yau kosai gobe" "Gaskiya sai gobe, don yangidan mu sunga jaridar nan banmason kakawo takardar sammacin har sai nasamu ganawa da Adam, Inason ranar dazaka kawota zanbar kano zankoma gidanmu dazama," "Shikenan gobe dayaushe zaki samu lokacin fitowa" "Eh to zankiraka don dole mubi a bun asannu, don wallahi nasan mama ta na ankare dani,banson tazargeni bamukai ga shirya komiba," "Shikenan sai na iso, din sai muyi magana" "To Allah yatsare hanya" Sukai sallama ta ajiye wayar ta na ajiyar zuciya, Don atsorace take da mama wallahi ta na iya yin komi don gudin tonuwar asirinta, Kofita cin dare batayi bah har saida taji jabeer ya iso lafiya, Sannan tasamu natsuwa, Fita tayi tahad'a tea da cake taci, Ta na kallon news Ana nuno labaran shariar Adam da tasu. Zainab tace"hankalinki kwance ko jannat" Murmushi tayi"Anti zainabu kenan, to yazamuyi Wanda yamutu fah bazai dawobah, Duk wani nuna damuwa dazakai da tada hankalinka,hakan bazai saka yadawo bah,Abu guda zakai Wanda shine zai nuna kadamu da mamaci kanuna kaunarka gareshi, itace Addua" "Kina nufin don mun nemi hakkin ran mahaifinmu kenan bamu damu dashiba kenan" "Niba haka nake nufiba,kince hhankalina kwance bandamu bah shine nabaki ansa" Mama tace"wannan karon jannat zata tsaya mana akotu" Ta na tauna cake d'in bakinta tace"aa mama nida Zantai gida jibi, kefa ke korata kinacewa kingaji da ganina, Aa bazan iyaba gaskiya kunemo wani" Duk kallon mamaki suke binta dashi, "Jannat nikike gaya ma haka,bazaki iyabah kina nufin duk hallacin da Alh yayi maki yaraboki da kauye cikin bak'ar wahala yakawoki cikin iyalinsa,badan kin cancanta bah shine zaki sakama shi DA haka" Tashi tayi tace "saida safenku mama bacci nakeji" Tawuce d'akinta tabarsu nan cike da mamaki. "Mama wallahi wannan yarinyar akwai abun da tataka, kina ganin A bunda tayi" "Nagani Zainab dani take zance, Zan saka ido sosai akanta,don naga kwata kwata bata tare damu" "Don haka nasan abunda zanyi dole akwai abunda take shiryawa" Haka sukatashi da wannan shawarar, 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 Shiryawa tayi kamar dai koda yaushe, Babu wata kwalliya Mai yawa silent make up ne afuskarta,bayan manta carotone datake shafawa,tasaka powder,kwalli, lipstick, riga da siket tasaka na atanfa sunyi matukar yimata kyau sosai, Tasaka turarenta oud and explore. After tasaka wadda tunda Alh yaje makka zuwansa na uku yasiyo Mata su Kala uku, sai dogayen riguna Kala uku, Amman mubee ta anshe rigunan tabarta da guda,wai ai ita ta dace dasu ba jannat bah" Murmushi tayi data tuno lokacin, tace"Allah yayafe maka dady don nasan kayiwa mutane dayawa laipi cikinsu harda babana,mijin dazan aurah" Rollyn tayi tad'auki Jakarta da jotter dazata dauki bayanan Adam, Wai yau itace zata kare mak'iyinta tsaki taja "Bakai zankareba gaskiya zanbayyana" Wayarta ta d'auko takira jabeer, "Allah yasa kana kusa, don nashirya Zan fito yanzu" "Ai bana da aikin dayawuce wannan yanzu,don haka hajiya jannat zata iya fitowa tasaman agida sai muwuce" Murmushi tayi tace"shikenan rankayadad'e" Dariya yayi yakashe wayar, Tafara tunanin mezata cewa mama, Ina zatace zata, karfa tasaka abita don mama zata iya koma miye, Wata idear tafad'o Mata tai saurin fita don taji sama nacewa zaifita da yamma" Mamace kawai falon, Na gaidata nad'an zauna Kallona tashiga yi sama dak'asa, Ta tab'e baki zuwacan kuma tace"ina zaki haka" Murmushi tayi tace"wallahi mama zanje gidansu mufida don yi Mata sallama, itada mamarsu tunda gobe sabko zanyi natai" "Wai dagaske jannat tafiya zakiyi, bazaki Tsayawa Alh bah,lallai nayarda d'an Adam butulu ne" Sama ne yafito yana gyara hula, "Lafiya mama kike ta fad'a kedawa" "Gata nan wai dagaske tafiya zatayi bazata tsayawa Alh bah,garinsu zata koma" "Kik'yaleta mana tatafi mama,bake kecewa tatafibah Kingaji da ganinta gara takoma wajen iyayenta haka ko tahuta da azabar da kuke Mata, tunbata da wayau" "Au kaima goyon bayanta kake sama, ai shikenan sai muzauna babu lawyer" "In dan ta lawyer ne zansamar mana akwai wani Abokina, Zanb'arar dakud'i don ganin munsake nasara" "Yah sama don Allah katafi dani ka ajiyeni gidan su mufida" Murmushi yayi yace"bakida matsala muje," Har yayi gaba mama tace zo nan mana kai" "kikatsaya kina kallonmu kije mota kijirasa mana" Murmushi nayi Abunda nake zargi gaskiyane, Mama bata yarda daniba sotake asamata ido Kai na, Dariya tayi mai kyau, Uhm nima na I ya takuna mama, idan ke sabko kikai ni ahanya nakwana naga mai nasara wannan karon" *LALLAI INASO INA YANDA ZA,AI DAKUMA HAD'UWAR JANNAT DA ADAM* KUKANSACE DANI MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 COMMENT AND SHARE PLS. *MAGAJIYAR KAIMUWA*😉[1/14, 12:12 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😄: 🎀🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *_DAGA ALK'ALAMIN_* *_AISHA ABUBAKAR_* _*(MRS BB)*_ _*[MAGAJIYAR KAINUWA]*_ _*LITATTAFAN MARUBUCIYAR....*_ RAI DA BURI _(yake mutuwa)_ SAFAH DA MARWAH SAINA DAUKI FANSA A KWAI BAMBAN CI AND NOW RAYUWAR AMEERAH. *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. 15&16. "Ka tabbatar gidan su mufidar kakaita, sannan kasan yadda kayi kagano inda tayi daga nan" "Sama kafita idona inaganin take takenka akan wannan tsigaggar yarinyar,Zan iyayin komi don rufuwar asirina, kasaman ido kanta kana jina" "Wai mama zargin me kakewa jannat, bayan batasan komai akaiba,ki kwantar da hankalinki jannat bazata yi Abunda kike tunani bah......., "Kai dallah rufeman baki, mekasani akan haka nadai gaya maka kasaman ido sosai" "Shikenan sai na dawo" Yafita yasamu jannat bakin mota tanaji ransa, Murmushi yake Mata Mai kyau Wanda ita tuni tagano inda yanufa, Da ace baifito daga wannan ahalinba Zan iya amunce masa saboda baisara komai da mace kesoba, Shiga tayi taja sukatai, Janta yayi tayi da hira har sukaje gidan, Bakin get din gidan ya sauketa, "Tace nagode sosai yaya sama" Murmushi yayi yace"bakida matsala idan kintashi tafiya kikirani zanzo na d'aukeki" "Shikenan idan naga banyi dareba zankiraka byy tad'aga mashi hannu" Saida tahango yawuce sannan tashiga, Agurguje tashiga suka gaisa da maman sannan tashiga wajen qawar tata, "Lalalala jannat kece yau shigo shigo, dama inacewa kwana biyu bamu had'uba" "Mufee babu lokacin hira yanzu don inada babban uziri gabana yanzu ma fakewa nayi danan d'in, idan nakoma gida zankiraki don gobe zankoma hunkuy" "Gobe kuma, haba jannat meyayi zafi har haka,kuma shine sai yanzu kike gayaman" "Kiyi hakuri qawata wallahi inacikin wata chakwakiya,akan shariar rasuwar dadyne anyanke hukunci wanda hakan na shine dai dai bah,shine muka d'aukaka k'ara zuwa kotun Abuja, Yanzu haka wajen Adam d'in zanje can prison" Cikin mamaki tace"Amman jannat bakida hankali,Wanda yakashe wan babanki zaki nemi cetowa,shin saboda me kikehaka kingani matarsa ma tabarsa saboda haka saike da bakida alk'a dashi mekike shirin aikatawa" "Kinga mufee, wannan A bun fah akwai wata mak'ark'shiya aciki saida na anshi case d'in na tabbatar dahaka, kedai tunda kikaga har na anshi case d'in kisaka ido kiyi kallo,fatan zakuzo keda mama" "Dole ne Ai wannan Karon ne fah karonki nafarko, zanso inga yanda zakiyi nasara Allah yatai maka" Wayarta tayi k'ara, Jabeer ne dayake amota tagaya Mai inda zaisameta, Mikewa tayi"mufee gashinan Wanda muke binciken tare, zamuje mudawo don ansaka man mat akan tsaro, Sai nadawo" Tara kota har bakin motar sannan sukatai, "Meyafaru naga text d'inki d'azu" "Uhmm kaidai bari, wallahi mutanen gidanmu sunfara zargina,don saida nayi dubara Amman duk da haka ban tsirabah," "Allah yatsare to, yanzu kenan goben dole zakitai" "Dole na kuwa don idan suka ganoni ina cikin matsala don mama zata iyayin komai akan ganin bantona masu asiriba" "Allah yakaimu" Sun isa wajen hakanan taji gabanta yana fad'uwa, Tun bayau bah duk sanda zata had'u da Adam sai gabanta yashiga fad'uwa, Duk sanda zaizo zance wajen mubee itace take kai mashi snacks da lemo, Jikinta har rawa yake idan zata shiga dakin, saboda aduk sanda suka had'a ido wannan kallon wulakancin dayake Mata shiyake tsaya mata arai, Lumshe ido tayi tanajin gabanta yana tsananta fad'uwa, Magana jabeer yake ma Mai kula dasu Wanda yasamu ne rannan dayazo, Yauma kud'in yabashi yatafi don zuwarmasu dashi, Kallonta yayi yaga idonta alumshe, Yace"yadai barrister" Bud'e idon tayi ta na murmushi "mekagani engineer" "Kin Rama kenan, naga kin yi shiru kinrufe ido mekike tunani" "Babu komi engineer, naji gabana yana fad'uwane shine nake addua" "Subhanallahi lafiya dai ko" "Lafiya lau insha Allah" Shiru Sukai hango shi dasukai, Gabanta yatsananta duka, Adam ne haka shine yakoma kamar wani almajiri,Kai ko almajiri yafi karfin haka, Innalillahi acikin sati biyu yakoma haka,sanda akai shariar baikai haka lalacewa ba, Tabdijam, Adam din Mai gayu Mai isa da tak'ama Mai shegen miskilamcin tsiya, Idan yawuceka dole saika lumshe ido don tsananin kamshin turarens, Komai nashi Mai class ne, Ko awancen lokacin bakomai yake burgeta dashiba illah wankanshi ya iya saka sutura, ko ko tsumma yasa kyau yake, Shine yazama haka yarame yayi wani irin bak'i, Adam d'in da har wani Ja yake saboda hasken sa Amman yanzu ji yanda yakoma, kamar k'warangwal Jitai idonta yaciko da k'wallah, Bata tabajin makamancin irin haka gameda Adam bah sai yau, Bai tab'ata bata tausayi bah sai yau, Saida tayi jarumtar gaske kafin tasamu tamaida k'wallar, Suduka shiru Sukai, Don Adam wani shock yakamashi ganin yarinyar da baitab'a zato bah agabansa, Meyakawo jannat wajensa, Kardai jabeer itace ya d'aukar mashi matsayin lawyer d'insa, Yakasa kallonta don kunyarta yakeji bilhakki dagaskiya, Jabeer yayi gyaran murya yace"Adam kullum k'ara lalacewa kake, wai wane irin aikine Mai wahala haka suke saka, basu tausayinka kalli yanda kakoma, Adam kakakuwa ganka, Wallahi ko zanyi yawo babu kaya sai natabbatar kabar wajen nan." "Shikanshi kwallar ce cike da idonsa yace ina kuka had'u da jannat" Jabeer ya kalleta ta sadda Kai k'asa, Yace"itace wacce zata taimaka mana wajen ganin munkub'utar dakai, yanzu ma tazone don Ku tattauna,jannat yakamata kuyi maganar dazakuyi saboda kurewar lokaci," Jakarta tafiddo tadauko jotter da biro, Tad'an zauna saman bencin dake kusadasu Bazata iya kallon sabah zuciyarta zata karye, Cikin muryanta datayi sanyi k'alau tace"labarin rayuwarka zakaban Amman kata k'ata saboda lokaci," Baiyi musubah yashiga bata labarin Abubunwan dasuka faru da rayuwarsa Amman hak'ikanin gaskiya yayi Mata hiding din wasu dayawa, Yabari sai anje kotun, Tad'auki abubuwa dayawa sannan tace mashi, "Me dady yafad'a kafin yarasu" "Yagaya man inda ya ajiye wasu muhimman abubuwanshi dazasuyi man anfani, sannan yagaya man inhar na samu nasarar d'auko wannan shaidun to zansami komi aciki, Yaceman yana cikin d'akinsa cikin drower kayanshi......... Cikin sauri tajiyo ta na kallonshi tace"Tabbas shine akwatin Dana d'auko d'akin dadyn,amman nanemi makullinsa bansamu bah, "Yana wajena zanba jabeer shi yana tare dani, don banyarda dakowa bah balle nabashi," Jinjina Kai jabeer yayi yace"yanzu komai yazo dasauki,zakitafi gida hankalinki kwance saijiran ranar shiga kotu" Kallon ta Adam yayi yace"jannat meyafaru ne agidan zaki tafi" Kanta akasa tace"saboda gudun karsu lahanta ni, saboda sunfara zargina akan abunda ya far u, Yanzu ne Nagane bakai ne kayi abunda ake zarginaba cikin gidan nan akwai abunda suke b'oyewa, Sunada masaniyar wanda yayi kisan, lura da mama tayi kamar nasaka masu Idone yasaka tafara korata, akan in tattara nakoma kauyenmu,don gudun Karna to na masu asiri, Ban tabbatar da cewa mama nada saka hannu cikim kisan bah sai dana samu wasu takaddu anmasu wani irin boyo adakinta,nakara yarda zurma ka akai" Sadda Kai yayi yana jin wata wutar tsanar mubee da mamanta takara Kama shi, "Yace yanzu mubee tasan wannan tayi man k'azafi saboda cikar burinsu,lallai nayarda mubeenat bata kaunata," "Mubee batasan abunda sukeyi bah,sundai sakata tayine itakuma tabiyema son zuciyarsu tasaka ka cikin wannan halin, Kuma tayi nadama" "Mutumen yadawo yace lokaci yayi fah,yakamata akoma dashi" Kallon ta yayi yanason yabata hakuri irin Abubuwan da yaringa yi Mata agidan, Yakasa yace wa jabeer"Amman yakamata ka kaita gidan goben saboda tsaron hanya" "Yace insha Allah Adam, sai na sake dawowa kan ranar shiga kotun" Haka Sukai sallama dashi suka tafi, Zuciyar jannat babu dad'i rayuwar da Adam d'in yayi itace taketa Mata yawo akai, Ta na jin babu dad'i cikin zuciyarta. Batajira sama yazo yadauketa ba tatafi gida, Binta Sukai da kallo cike da tuhuma, Saida gabanta yafad'i don basu tab'ata Mata irin haka bah, Tunda tashiga takasa fitowa, Saidai duk wani motsinsu ta na jin shi, Saida taji yunwa zata kassarata sannan tafito tashiga kitchen d'in, Mama tagani, Wani kallo tayi Mata tace"wai karfe nawa zaki tai ne goben" "Cikin tsoro tace mama safi ya zanyi wajen takwas nabar kano insha Allah" Tsaki mamar tayi tajuya tabar kitchen d'in, Mamaki da faduwar gaba suka sako jannat gaba, Daker tazuba abincin tafito, Jikinta yakasa saki rawa yake Mata, Har tagifta Zara wuce d'akin dakinta, Tajiyo k'us k'us gabanta ya sake fad'uwa ta kasa kunnenta donjin meke faruwa, "Mama wallahi itace zata d'aukesu idan ba itaba ubanwa yake zaryar fita, wallahi nalura da ita akwai munafurcin datake yi aboye" Gabanta yabada dassss kardai sungano ta, Nashiga uku ni jannat, Mama taji ta na cewa"nasan abunda zanyi wayar ta tad'auko tashiga yin Kira zuwa can taji tafara magana, Jannat tayi saurin kunna recording, Jikinta yana rawa "Barau Inason daya daga cikin yaranka yayi man maganin wata yarinya, Gobe karfe takwas kabi hanyar kaduna, inason a batar mun da jannat yarinyar gidana ce takeson to na man asiri, Bana tunanin zata bi motar haya, Banason ta da rai kasanya tabar duniyar don nema take tatona man asiri" Aguje takoma d'akinta jikinta rawa yakawai yake hawaye sunb'ata Mata fuska, Wayar jabeer takira ta na kuka, Kewaye tashiga tafashe da kuka bayan ya dauka, Cikin tashin hankali take gaya mashi halin da ake ciki, "Kwantar da hankalinki nasan abunda zanyi, karkiyi yunkurin guduwa kibari har lokacin tafiyar yayi, Zanzo hargidan nad'aukeki alokacin zanbasu takardar sammacin, Akwai abunda nakeson nayi, kinatsu insha Allah babu abunda suka isa suyi maki, Kiman alkawarin zaki natsu tunda ina nan karkidamu kinjiko, Zankula dake kamar yanda Adam ya bukata" Ya lallasheta sosai tasamu natsuwa sosai Sukai sallama, *KUKACENCE DANI TAKUCE MAMAN MUHSEEN* COMMENT AND SHARE PLSS _MAGAJIYAR KAINUWA CE_😉 [1/19, 11:03 AM] MAGAJIYAR KAINUWA😄: 🎀🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *_DAGA ALK'ALAMIN_* *_AISHA ABUBAKAR_* _*(MRS BB)*_ _*[MAGAJIYAR KAINUWA]*_ _*LITATTAFAN MARUBUCIYAR....*_ RAI DA BURI _(yake mutuwa)_ SAFAH DA MARWAH SAINA DAUKI FANSA A KWAI BAMBAN CI AND NOW RAYUWAR AMEERAH. *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ 19/1/202. 17&18. Wannan rana bata yi wani bacci bah, Data fara sai tafarka saboda ta na ganin kamar har nan zasuzo su kasheta. Ana kiran Sallar farko ta asuba tatashi, tashiga tattara yanata yanata ta na zubawa ga akwatinta,kayanta nasawa wasu takalma jakunkuna,komai takwashe ta kaddunta na makaranta suma duk ta tattara. Saida taji ana kabbara sallah masallacin unguwar, sannan tayi Alwallah tazo tahau sallah babu b'ata lokaci. Ta na gama wa wanka tashiga, Bata jimaba ta fito tahau shafa Mai, shikad'ai ta shafa sai man baki ta zira kayan ta, ta matsu taga lokaci yaja, so take kawai tabud'e idonta taganta Gaban babanta da maman ta. Wayarta ta jare daga caji tashiga kiran jabeer, "Allah yasa kinsamu bacci dai jannat wannan sammako haka" "Wallahi bansamu baccin yanda nakeso bah,Har k'agara nayi gari yawaye" "Inata magana banma gaisheka bah, ina kwana yagajiya kuma" "Haba gajiya tabi lafiya,yanzu kinshirya ko" "Ai Jannat engineer take jira kawai," dariya yayi yace"to ga engineer nan tafe insha Allah" Wanka nafito ina shiryawa bari na k'arasa idan na iso zankoraki," "OK sai ka iso d'in" Taka she ta na tuna wa da sahibinta sagir, Idan suna waya komi yakeyi zai sanar da ita, "princess zanshiga wanka, princess nafito shafa Mai nake, kozaki taya ni. Ganinan break nakeyi bud'a bakinki nasamaki,koda yake ma princess d'ina tafison nabakin hayaty d'inta ko" sune Kalamam daya maidasu kamar ruwan shan shi, bayajin komi yagaya Mata zai shiga wanka,baidamuba don bak'aramin so yakeyi Mata bah, Idan kuwa tayi fushi dashi har kuka yake Mata awaya, kokuma idan yazo zance, Wasu hawaye suka ziraro Mata masu zafi, "Allah sarki sagir, Allah yajik'an ka da Rahma, Allah yayafe maka, duk Wanda yayi sanadiyyar rabaka da numfashinka Allah kasaka ma, karya yabar Wanda yayi wannan A bun yahuta, kuka tafashe dashi don batajin yanzu akwai wani namiji irin sagir d'inta, Don shi is very simple man, baid'auki kanshi da zafibah haka rayuwarsa yana yinta saisa saisa, Haka A bun duniya bai damai bah,idan yana son Abu zai mashi wani irin so na gaske gaba D'aya zuciyarsa yake baka, ga ririrtawa ga iya soyayya zata iya cewa batasan komi akan love bah saida ta had'u da sagir, duk wani salon soyayya Ya koyar da ita, gashi yatafi yabarta da mikin kaunarsa...........wayarta ta katseta daga cikin shaukin soyayyar marigayi sagir, Engineer Tagani tayi saurin d'auka. "Zan iya shigowa kiyimam iso ga mutanen gidan" "Ok" Tatashi tafito falon babu kowa kamar ma bawanda yatashi, D'akin mama tayi wa tsinke ta same ta tayiwa d'akin filla filla da alama akwai Abunda take nema, "Mama ina kwana." Cikin fad'a tace"lafiya" "Mama ga jabeer yana son yashigo zai magana daku." "Yayi magana damu yace mana uban me, nace mezai cedamu munafuki Algungumi Mai son tada zaune tsaye." "Kiyi hakuri mama nifah sakone ya bani yana son yashigo." Zainab ce tafad'o kamar ankirata, "Mama kyaleshi yashigo muje dame yake tafe, takalle ta cikin kallon k'ask'anci tace kina iya shigo dashi ai" Fita tayi Takirashi tare suka shigo, Ga mama ga sama ga Zainab, Sai mubee data tatashi saboda hayaniyar mamar. Kallon wulakanci suke Mai, Bakamar mama jitake kamar ta shak'eshi yamutu. "Mama ina kwana, ya aka k'araji da hakurin wannan rashin.............. Kai dagata man kajiko bana ciki da iskanci,meyaka woka nan gidan har kake son Magana damu" bai magana naba, ya fiddo zareriyar takardar sammacin, yamik'awa mubee dake kusa dashi. "Yace ga dalilin zuwan nan,don haka kunada sauran kwanaki biyar sai mun had'u kotun." Wata irin zabura mubee tayi ta na wullar da takaddar, "Tasha gabanshi, mekake nufi jabeer, gayaman mekuke shiryawa kaida wannan Annamimiyar yarinyar" Bai bata Amsaba yace"jannat muje ko lokaci yana tafiya" Kamar jira take tashige gaban, yarufa Mata baya saida yaje k'ofa yace"Abunda Kika kasayiwa mijinki shine ita zatayi,don haka kisama ranki ruwan sanyi kinji Abunda zatayi" Wata ma haukaciyar ashar Zainab ta k'unduma, "Babbar bala,in nan mama kinaji kinajin Abunda yake fad'a,jannat zata kare Adam,mama kenan duk wasu evidence tagama samunsu bamu sanibah, wayyo Allah wallahi bazai yuwubah" Waya mamar ta d'auko,Cikin wani irin fushi tafara kiran wayar, Sama yafizge"haba mama mezakiyi,badai suma sawa zakiyi akashe subah, Aa kibarmu muji da wannan ma idan kika sake aikata wani shikuma wa zamu lik'amawa,sannan tahaka asirin mu zai tonu kibarta ta tsaya mashi mana ina da tabbacin lawyer da na d'auka bazai barta tayi wani nasara bah" "Dallah kauce man nan, muddin wannan yarinyar ta tsira da hujjojinta mungama yawo gamucan gidan yari, don haka yau saitabar duniyar" Maigadine yashigo yakawo Mata number motar jabeer, Dayake Zainab takirashi lokacin da jannat tafita don shigo da jabeer din. Murmushi mamar tayi tashiga yin kiran wayarta, "Barau ba gaisuwa nakira na ji bah,ga number motar nan zanturo maka, yanzu haka sun d'auki hanyar kaduna,katabbatar kazo man da labarin mutuwarsu karka barsu da rai barau wannan karon har bashin dakake bina zan had'a inbiya ka" Idonsu yarufe basu San mubbe na wajen bah, Saidai sukaga tafad'i tim kamar gawa............ 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 "Ki kwantar da hankalin ki jannat babu Abunda suka isa suyi mana, insha Allah kizuba ido kigani." "Wallahi jabeer nasan halin mama, batada imani zatayi komi don ganin bayan mu, burinta kar asirinsu yatonu nikuma inhar nacika yar halak bazan bar hakkin ran dady bah,saboda wannan mutuwar babana na can kauye har yanzu kwance yake bashida lafiya,duk da irin Abunda dady yayi mashi hakan bai saka yashare shi bah," "sannan nayi alkawarin fitar da Adam daga halin dayake ciki," "Allah yabaki iko, yakuma tai makemu baki d'aya, yakamata mutsaya muyi break ko" "Jabeer kawa Allah kayi hakuri dawani break,muna ta tserar da rayuwarmu kai ta wani breakfast kakeyi" Dariya yayi yace"wallahi ninan hankalina kwance yake kema kuma zaki nemi Abincin bari dai tafiya tayi nisa." Gudu yake shiyasa sukayi sauri, Don har sunyanke hanyar Kaduna kallonshi take tace" wai nufinka Kaduna zanje" "Aa nasan Zaria kike ko" Murmushi tayi tace"to ni hunkuy nake" Da mamaki yake kallonta, "Yo aini ma d'ancan ne," "Dagaske kake" "Sosai kuwa, kinga nida Adam fah yan uwane sosai, don da mama na da babanshi uba suka had'a" "Haba shiyasa kuke Kama sosai.............jannat ga mutanen nan fah sunabin mu abaya" Wata irin zabura tayi"nashiga uku na jabeer yazamuyi sai kuka, Shi dariya ma tabashi belt yasaka itama yasaka Mata,wani gudun suka fara hakan yabasu damar suma suka shiga binsu da wani gudun, Waya jabeer yayi daidai suna cikin wani gari, Wanda dagashi sai hunkuy, Kamar wasa motocin yan sanda suka zagayesu guda hudu, Duk yanda sukaso guduwa hakan yagagaresu, Tsayar da motar su yayi jannat fuskar nan tayi kaca kaca da hawaye, Fitowa tayi lokacin da y'asanda suka kamo su, sunsamu bindugu uku awajensu, Dayake su uku ne suka taho, Jabeer yace"yallabai kutai dasu station na cikin garin Zaria,zuwa dare zanzo na same Ku zamuyi magana insha Allah" Haka aka tusasu gaba cikin motar yansanda suka tai dasu, Sai lokacin tayi shiru, dariya kawai yake Mata, "Dama haka kike da tsoro jannat, gashi kuma aikin ki baya buk'atar haka" "Wallahi engineer ni ba wai tsoron na haka nan nake yi bah,kawai banason ban cika wannan burin bah ne akasheni,idan har sukaga bayana ayanzu,babu Wanda zai ceci Adam kila haka zai dawwama cikin wannan halin sannan kuma bancika alkawarin danayi bah na daukar fansar ran dady shiyasa duk nake Atsorace wallahi" "Haka ne insha Allah komi zaitafi yanda akeso" Tafiya Sukai bamai nisaba suka iso cikin garin hunkuy, Yace"ina mukayi daga nan kuma" Kwatan ce tacigaba dayi mashi, Yana tunanin ai indai wajen datake Mai kwanace ne to ai gidan baba mamuda Dane, Baigama tunani bah tace" yawwa kaga gidanmu can Mai gareji kalar ruwan toka." Parking yayi ya kalleta yace"dama nan gidan kike, kodai rik'onki akeyi gidan don ni kaf y'an gidan nasansu, Amman basan dake bah" "Ina kasan y'an gidanmu to" Murmushi yayi yace"to Ai Alhaji malam kanen mama na ne" Zaro ido tayi cike da mamaki, "Kace k'anen mamanka ne, taya yazama k'anenta to" "da mama na da Alhaji malam ubansu guda, kamar yanda nake da Adam, haka nake dake" Kallon mamaki da al,ajabi take Mai, Kenan Adam yayanta ne najini duk A bun nan itadasu y'an uwane kenan, to taya haka tafaru bamuda masaniya................. [1/23, 3:49 PM] Maman M.: 🎀🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALKALAMIN* *_AISHA ABUBAKAR_* *_(MRS BB)_* _*(MAGAJIYAR KAINUWA)*_ *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* ```BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM``` 19&20. ✍🏻Jikinta sanyaye tace"kenan Adam d'an uwana nane bansani ba" "Ba Adam kad'aiba har jabeer ma" Kallonsa tayi cike da mamakin Abun to ya haka itadai iyakar saninta dady tasani sai inna labuda,Amman waye mahaifin Adam to, Bata da Mai bata wannan Amsar sai Alhaji malam, don haka dole ne ya bata labarin rabuwar kawunan dasukai, Wani yarone yafito dagudu yana gara taya, Tabishi da kallo tace ma jabeer"kasan wancan" Murmushi yayi yace"mai sunan malam kenan (Mahmud),kina mamaki ko uhm bakisha mamakin bah sai munshiga don haka fito muje," Bata da zab'in daya wuce yin hakan, yabud'emata kofar tafito aiko malam karami yana hangota yafallo da mugun gudu ya cakumeta yana tsalle, "Anty murja kece kikazo" Dariya tayi tashafa kanshi tace"malam kenan har yau bakabar gudu bah Ko,baka tsoron kafad'i kaji ciwo" "Murnan ganin kine Anti murjah,kallon jabeer yayi yace"Laa yaya Kaine kakawota" Riko hannun yaron yayi suka nufi cikin gidan yana cewa"nina kawota zaka biyani kud'in Mai me" Dariya tayi masu tana Jaye da trolyn ta jabeer yana d'auke da jakar tah. Sallama sukai tsakar gidan yasha suminti gashi anshare yayi fes cikin tsafta, Wata yar budurwace zatayi tsarar jannat Amman batakai shekarun jannat d'in bah, Tafito daga kitchen"lalalaala mama! mama!!Kifito ga yaya jannat wallahi dama nace maku yau inaji ajikina tana dawowa,Amman yah kabir yace nacika shirme to gashi nan gaskiya tayi halinta" Mamar ce tafito daga cikin d'aki ta na rike da baki, cike da murna"jaberu Kaine tafe kaida wannan yar Ina kuka had'u haka" "Haba labuda yako zama basuyi bah zakihau tambayar taki, ke Nafeesa dauko tabarma asanya nan suzauna kika kamata Kika mak'ale" Dariya tayi tashiga d'akin ta ta d'auko ta shimfid'a, "Zauna yaya jannat kezan Fara tarba, tafad'a tana hararar jabeer cikin wasa" "Nima banson taki ga uwata nan tatarbeni hakan ya wadatar dani" Dariya Alhaji malam yayi shida jannat d'in, Gaishe gaishe ne yabiyo baya kafin Alhaji malam yace"jabeer Ina kuka had'u haka" Murmushi yayi yace"Ai Alhaji malam,nina d'aukota tunda ga can gidan baban," Cikin mamaki yace"yo ya haka" "Wallahi baba Ina neman lawyer da zai tsayawa Adam ne akotu sai akabani no. Dinta mafarin had'uwar mu kenan, Ashe bansani bah yar uwata nake tare da ita, kuma duk zaman nan batasan cewar Adam ma d'an uwanta bane, shine take mamaki nima nake taya ta mamakin saboda duk sanin da nayiwa nan gidan nidai bantab'a ganin tabah kuma tace nan gidan take" Mama ce tayi ajiyar zuciya takalli Alhaji malam, "Kaga illar Abunda nake gaya maka kullum,zumunci ba abun wasa bane yanzu daba hakace tafaruba bansan yaushe yar nan zata gane cewar tana da dangin ubad'aki" "Labuda ya isa haka don Allah,yanzu AI gashi tasani banason tashe tashen Abunda yariga yazama tarihi,Nafeesa kawo masu Abincin tashi takwarana jeka siyo lemu shagon lawandi," "Bari nayi sallah ni, sai naci Abincin"cewar jabeer yamik'e yana masu sai yadawo. Shima Alhaji malam d'in binshi yayi zuwa masallaci don anata sallar azahar ne, "Yaya murja kece yau akwai labari,"cewar nafeesa data dire kular abinci da plets da lo kula, "Kekuma sarkin zuba bakida abun so sai surutu ai kinbarni na sarara haka nan ko" "Ayya to sarara sai kiban labarin" Dariya duk sukai ta mike don shiga d'akin dayake na nafeesar, Itama tarufa mata baya D'auke da kayanata, "Dakin nan yayi kyau nafee, waya gyara maki shi haka yakoma na babbar budurwa" Dariya tayi tace"wallahi yaya Usman ne yayi wannan aikin (Dan yayan mamarsu ne dake Abuja). "Aiko yakyauta wallahi AI bama d'akina kad'aiba duk gidan yasaka aka gyara bakiga d'akin mama bah,yacanza Mata kayan d'aki sabbin kujeru,harda gado" "Sainagama salla nahuta zansha hira kenan," "Aikuwa yaya bari naje naraba abinci kiyi sallar ga kewayem d'aki can ma tanuna mata tafita. Bayan sungama cin Abincin itadashi, Alhaji malam yace"dama jira nake kugama,magana zanyi daku" Duk suka maida hankalinsu wajensa, Yagyara zamanshi yace"jabeer murjanatu bazata kare wannan shad'anin yaron akotubah,Kai ma kuma nahaneka da sake shiga cikin wannan shariar,don Adamu yacanci duk irin hukincin da kotu tayanke mashi," Cikin rud'ewa da batasan ta miyeba take kallon baban nata, Tace"baba mekake fad'ahaka kasan kuwa mebakin ka yake fad'a, kaga don girman Allah baba karkayi haka, Adam fah d'ane awajenka kamar yadda muke wajenka,kenan bazaka bamu goyon bayan ganin munceto shi daga wannan azabar" "Nadai gaya maki kicire wani burin taimakonshi don wannan ba Wanda za,aji tausayi bane balle har ayi yunk'urin tai makonshi," Kamar wasa taji idonta yacika tab da kwallah saboda tuno irin wahalar da Adam d'in yake ciki, Yadda taganshi da kuma labarin daya bata, Idan bata manta bah yace babanshi sace shi akai. "Ta share hhawayen tace baba don girman Allah kabari agama sharia nan gabanka kaga komi sannan kayankewa Adam hukunci, Adam abun tausayi ne don Allah jabeer kafahim tar dashi" Kallonta yayi cike da mamakin irin yadda ta rude haka da nuna damuwarta sosai akan Adam d'in. "Baba maganar jannat akan daidai take,duk abundance kuke tunani duk bahaka bane, zanso kuzo kallon wannan karar zakusha mamaki, don haka Ina rokonma Adam alfarma akan kabar jannat takareshi idan ba itaba wallahi babu Wanda zai Cece shi don kowa haushin Sa yakeji,don Allah baba" Daker da jib'in goshi yace shikenan zasu zuba ido sugani akotun ranar litinin d'in" Yayashi yabar wajen. Dahaka shima yayi masu sallama don zuwa gaida mamarshi kasancewar tun yanada shekara biyar babanshi yarasu kuma shikadai ne wajen mamanshi, Tayi aure mijin yasake mutuwa,har yanzu bata sake ba. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *RANA BATA K'ARYA SAIDAI UWAR D'IYA TAJI KUNYA* yau yakama za,a shiga kotun tun asubah jabeer ya iso garin daga kano, Shida wani Abokinsa kowa cikin motarsa, Gidan su jannat yafara sauka, Lokacin har sunshirya tsaf da nafee da mama sai Alhaji malam za,Atai kabir da salima da maisunan malam su gida zasu tsare, Motar jabeer da jannat sai nafee kawai zasutai, Motar abokinsa kuma Alhaji malam gaba mamarsu jabeer baya itada kakarshi sai mamarsu jannat, Haka sukai wannan tafiya tun karfe shidda sukatai, Don karfe uku za,afara sauraren k'arar, Jikinta babu dad'i don bata San ya sharia zata kasancebah, Lura yayi da yanayin datake ciki yasakashi cewa"kikwantar da hankalinki insha Allah babu Abunda zaifaru sai alkairi,muda mikeda shaidu masu zafi ga hannun mu." Ajiyar zuciya tayi tace"duk da haka jabeer inajin fad'uwar gaba wallahi, " Addua zakicigaba dayi babu Abunda zai faru nagaya maki" Shikenan Allah yayarda, Bata sake magana bah saidai shida soda uwar magana nafee suketayi, Har bacci ya sace ta bata saniba. *kuyi hkr wlh nagaji insha Allah page nagaba akotu zamutashi* TAKUCE MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 Comment dinku shine ladan mu awajnku. [1/25, 12:00 PM] Maman M.: 🎀🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALKALAMIN* *_AISHA ABUBAKAR_* *_(MRS BB)_* _*(MAGAJIYAR KAINUWA)*_ *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* ```BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM``` 21&22. *KOTU* Kotun mak'il take don duk Wanda bakai tunani bah yazo kallon wannan sharia Mai matukar d'aukar hankali, Mutane dayawa suna bukatar jin yadda za,a kaya da wannan sharia wasu nagoyon bayan Adam yayin da dayawan mutane suke kware mashi baya, Don suna ganin wannan babbar cin amanace kakashe sirikinka babu gyara babu dalili. Motarsu ce ta tsaya bakin kotun don daker suka samu wajen yin parking, Tuni su jannat sun iso kowa yana nan taaye ba akai ga shiga karar bah, Anajiran alkali da Kuma shi Adam din, Su mubee ne suka iso tana bud'e motar idonta yasauka akan jannat sanye da kayan lawyers, Wani bak'in ciki da takaici yakamata batasan sadda ta kwace daga hannun Zainab bah tayi wajen, Babu Wanda yaga tahowarta saidai sukaganta takaiwa jannat din wata irin shak'a tana cewa"karya kike wallahi baki isaba kinci karya kinkwana da yunwa,billahil lazi babu Wanda ya isa yacece ki wajena saina kasheki kasheki zanyi shegiya,babuke babu mijina yafi karfinki wallahi shine kika bullo da cewar kezaki tsaya Mai don yasoki KO to karya kike naga Wanda zai Hana ni kasheki anan wajen" Ba karamar shak'a tayi Mata bah Wanda yasaka idonta har yafara ja, Hankalin mutanen wajen yatashi, cikin su mama da Zainab babu Wanda yayi yunkurin hanata don su suka had'a bom d'in, Alhaji malam da jabeer suka k'araso wajen daidai isowar motor da aka d'auko Adam ciki, Idonsa akansu mubee ta shake jannat da karfin tsiya, Duk yadda jabeer da Alhaji malam sukai su kwaceta hakan ya gagara, Saidai taji wani mahaukacin Mari afuskarta, Bata dawo hankalinta bah tasake jin wani, Still bai sake saurarawa bah yasake wanketa da wani. Wata mahaukaciyar kara tafasa wadda tajawo hankalin mutane dayawa, Kallon shi take cikin kunan zuciya da bakin ciki, "Adam Adam ni kamara kasaka hannu kadakeni har sau uku"......"namareki idan da inda damar yin abunda yafishi zanmaki don bakida wani kima da sauran mutuci agareni,saboda kiyayyar da kikeman bakison kowa yatsaya man don ceton rayuwata ko,bakida waniburi daya wuce nabar maki duniyar ko,to baki isaba Kwana na basu karebah keda duk Mai Neman ganin bayana wallahi saidai suyi hakuri......dan sandan suka kamashi suka shiga dashi yayin da kowa yake rige rigen samun gaba, Jabeer yace"karkidamu babu abunda suka isa suyi nina gaya maki insha Allah daga yau tasu tak'are" Ajiyar zuciya tayi tace"Amman kana ganin za,ai shariar yau agamata" "Maizai Hana tunda munada kwararan hujjoji kinga ma key din da nace Zan ansa hannun Adam jiya naje shekaranjiya naje na ansoshi, Kisama kanki kwarin guiwa kinjiko" Da wannan tasamu natsuwar zuciya nafee tace batadai jimaki ciwo bah KO yaya" Murmushi tayi Mata takama hannunta suka nufi cikin kotun ta na cewa"ko kadan batajiman ciwo bah, karkidamu yar uwata" Kowa yasamu waje ya hallara Ana zuba ido, Alkali yazauna sannan kowa yazauna, Karar aka karanto mashi yace"lawyers sugabatar da Kansu," Cikin jarumta lawyer dasu sama suka d'auka ya Mike yace"sunana barrister Nurah Halilu, nine lauyan daya tsaya ma marigayi Alhaji Muhammad" Jinjina Kai Alk'ali yayi sannan yazauna, Cikin natsuwa ta mik'e tace"sunana barrister murjanatu Mahmud nice lauyan dake kare Wanda ake zargi" Yayi yan rubuce rubuce yace"kuna iya fara gabatar da Aikinku," Tashi yayi yace"mai sharia inason kotu taban damar zanyiwa Adam tambaya" "Alkali yace kotu tabaka dama" Inda adam yake yatunkara, Yana mashi kallon kaskanci yace"kozaka iya gaya ma kotu sunan ka" Kanshi na kasa yadago idon nan sunyi matukar jaa yace"sunana Adam mudassir" "kagayawa kotu alakarka da Mai rasuwa" "Baba na ne kuma sirikina baban matata" "Dakyau ko Zan iya sanin Meyasa kakasheshi" "Bani na kashe shi bah" "To meyakaika haurawa gidanshi ta sama kuma Matarsa ta ce taganga ido da ido sadda kakasheshi," Akwai dalilin dayasa ni zuwa irin wannan lokacin, "Ko za ka gayawa kotu dalilin naka" "Anturo man sako awaya ne cewar idan Ina son ran sirikina intaho yanzu inceceshi don gasunan zasukasheshi,Alokacin Ina Abuja naduba time karfe biyu na dare sai nayafi" "Suwaye wadan nan mutanen kuma meyasa aka kamaka da bindiga taya kasameta,kuma ya akai kasan da wannan kofar ta sama har ka iya bi tanan" Shiruyayi kafin yace"mutanen ashekarun baya munyi wani aiki dasu shine nafita daga cikinsu dalilin dayasa sukeson kashe sirikina don sud'oraman laifi, Bindigar kuma saboda irin haka nake ajiye da ita don sunsha bibiyata Ina tserar tar Dakaina,kofa kuma muntaba shiga gidan ne da niyyar fashi sai naga diyarsa aranar sai muka fasayin fashin" "Wane irin Aikine kukai dasu har don kafita sukeson kasheka" Bai yi jinkirin bashi amsaba yace"munyi fashi da makami ne dasu dadadewa" Aikamar jira ake yafada akahau Cece kuce da hayaniya kowa nafadar alabarkacin bakinsa, Saida alkali ya tsawatar sannan akai shiru, Lauyan yace"ya mai sharia kaji dai dabakinsa yace yayi fashi da makami kuma har gidan suntaba shiga, kenan kaga tun bayanzu bah Adam yaso ya kashe marigayi Allah bai bashi damaba saida yasamu ya aure Mai diya yabiyo dare yakasheshi, ya Mai sharia kayi duba dakyau akan wannan magana don ita kadai ta isa ayankewa wannan azzalumin hukuncin kisa" Yayi godiya yakoma yazauna, Dadi kamar yakashe su mama don ganin sunfara nasara, Alkali yadago daga rubutunsa yace"lauyan dake kare Wanda ake tuhuma tana da Abun cewa" Cikin girmamawa ta mike tace"eh yamai sharia Ina da abun cewa inason aban dama Zan magana dashi" "Anbaki damar" Kallonshi tayi zuciyarta tana bugawa hakika Adam yayi wata irin rama yayi baki sosai, Kasa cigaba da kallonshi tayi don idonsa babu kyan gani saboda yadda yacanza launi, ga jijiyoyin kanshi sunfito sunyi rad'o rad'o, Cikin dakiya tace mashi"ko zaka iya bama kotu labarin ka" Kallonta yayi tayi saurin d'auke idonta, Shiru yayi kafin tasake maimai ta maganar Cikin sanyin muryarsa data karyewa jannat zuciya jitai kwallah suncika idonta tayi saurin maidasu, "Yafara da cewa kamar yanda nafad'a d'azu sunana Adam mudassir mahaifina malam mudassir haifeffen garin Kaduna nane Amman bayan rasuwar iyayenshi sai yadawo cikin marabar hunkuy bashida wata sana a face cinikayyar hatsi don gonarsa guda babba aciki yake noma duk hatsin dayake so,malamine awannan gari duk dare kofar gidanmu cike da matasa da dattawa Ana d'aukar karatu, muntaso cikin rashin dangi da mataimaki mahaifiyar mu tarasu,daman tun data haifeni bata da lafiya kullum tana kwance yayata ce kekula da komai na hidimar gida da hidimata, Inda shekara goma lokacin nagama primary mama na ta rasu, Munshiga maraici sosai gashi kuma yayar tawa tazo tayi Aure, Dagani sai babana kuma baisake auren wata bah yacigaba da kulawa dani, Kodayaushe Ina tare da babana ko makaranta zani shiyake kaini akan kekensa har cikin garin hunkuy, Acan nayi secondary dina da taimakon babana, Haka rayuwar taita tafiya har zuwa lokacin dana gama secondary Dina alokacin kuma mukasake shigawani tashin hankalin, Yayata datai aure tarasu wajen haihuwa don dama shekara takwas bata haihuba sai lokacin, Da ita da abunda tahaifa suka koma ga Allah." "Munyi kuka sosai bakamar ni saboda banida kowa sai ita da babana, Sunake gani inajin dadi mundade kafin mu fawwala ma Allah wannan kaddarar rayuwar datasamemu, Ban samu halin cigaba da karatu bah, don lokacin nasamu zuwa kasar waje karatu, saboda kokarina amakaranta yasa sadda zamugama akai mana sendpost taron yaye dalibai Wanda akai quiz da divet duk nina zo na daya, Wannan dalilin yasaka wani babban mutum dayazo yace yad'auki nauyin karatuna nagaba da secondary, naji dadi sosai don inata murna inje ingayawa Baba da yaya ta, Sadda naje sai wannan labarin yariskeni. Sai naji bazan iya tafiya nabar babana shikadai bah bansani bah shima idan natafi wani Abun yasameshi, Tsoran hakan yasa duk yadda babana yaso natai nace wallahi bazanjeba mutumen yayi yayi amman nace nayafe wallahi. Dole ya hakura yakyaleni nacigaba dataya babana aikin gona gakuma karatu Ina d'auka wajenshi don har nayi sauka hadda nake alokacin, Ahaka ahaka mukaita rayuwarmu mubiyu munason Junan mu sosai bamuson wani abu yatab'a dayanmu don jimuke kamar mukadai muka rage aaduniyarmu. Kwatsam wata rana nawayi gari babu babana......... Kuka yakucce ma Adam Mai cike da ban tausayi babu Wanda baiji tausayin halin dayake cikiba, Jannat dake gabanshi ita kanta kukan take daker yatsagaita da kukan, Bayan kowa ya sake natsuwa ya share hawayensa yacigaba da cewa. "Nashiga tashin hankalin daban tab'a shigarshi bah,nayi kuka har hawayena suka k'afe, Nazama kamar wani Mahaukaci don bazan iya kwatanta irin tashin hankalin danake cikiba don jinake da gawar Sa nagani bazan shiga irin wannan halin bah, Bayan kwanaki bakwai nashiga binciken dakinsa don InJi ajikina akwai Abunda yafaru. Don anagobe Zan nemai in rasa yace man kar najirashi wajen cin Abinci, idan naci inyi kwanciyata zaije wajen maigari yadawo, Nace mashi to don nasan bashida wani Aboki Bayan Mai garin. Nayi bincikena nagama bansamu wani Abu dazai anfane nibah, Nakoma d'akin litattafanshi nafara dubawa, Umdatul ahkam da yake koyardani na d'auka nashiga duba kawajen da yatsaya man akaratun in buda wajen naga wata Takarda konace fuliskaf da rubutun larabci rabin takaddar, Anan cikin takadar komi yafaru............ *MASU KARATU KUBIYONI DONJI MEKE CIKIN WANNAN WASIKAR* TAKUCE HAR KULLUM MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 Comment dinku yana d matukar muhimmanci agaremu. *_magajiyar kainuwa ce_* [1/27, 5:06 PM] Maman M.: 🎀🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALKALAMIN* *_AISHA ABUBAKAR_* *_(MRS BB)_* _*(MAGAJIYAR KAINUWA)*_ *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* ```BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM``` 23&24. Zama nayi don karanta wannan wasikar Mai dauke da rubutun larabci, Naji dadin koyon larabcina da baba ya matsaman alokacin saida nakoya, Ina kuka ina karanta wa ga abunda yace man ****** Adamu karkasha wahalar nema na antafi dani ne bansan inda zasukai nibah,asanina banyi masu komi bah,tsawon shekaru da rasuwar iyayensu muka rabu dasu saboda gadon da sukabar mana,ban tab'a gaya maku inada dangiba saboda basuda wani anfani awajena,babanmu yabar mana dukiya iyakar dukiya,bayan mutuwarsa wannan dukiya tazama fitina, don babban yayanmu yace bawanda ya dace da wannan kudin saishi saboda shine yayi karatun boka, abashi yajuyasu su karu kafin wani lokaci araba gadon aba kowa nashi, kasancewar ni mamata daban tunda tahaifeni tarasu,itam kuma Mariya mamarta da babanmu auren zumunci ne shiyasa ita suka dauketa tamkar tasu, bansan mama naba balle wani d'an uwanta, bansanta bah natashi hannun mahaifiyar yan uwana Muhammad da Mahmud sun hade man Kansu basayin komi dani kasan cewar ni har ita mariyar, banida d'anuwa damuke ciki sadda Muhammad yafadi wannan shawara nace nidai abani hakkina ban amunta da hakaba,yasaka sukai man taron dongi sukai man dukan tsiya, Sukace zasubar garin da dukiyar ai sai idan nagansu ma zasuban kasona ko, Wannan abun dasukai ya tunzurani nikuma nayi alkawarin bazasu ga kudin bah,don alokacin baban mu duk dukiyar daya tara Dagani sai Muhammad din mukasan inda yaboyeta, Kansuyi aune nasaceta nabar garin, Nadawo marabar hunkuy anan nayi aure har na haifeku,tunda nazo da wannan kudin nayi gini sosai cikin gonata nai masu kyakkyawar ajiya, kuma daga mahaifiyarku har Ku babu Wanda nataba gaya ma abunda yafaru arayuwata,kaji abunda yafaru tsakanina da yan uwana shine mahmuda yagano inda nake zaune yafara bibiyata, yana turo mutane sunaman barazana nikuma nace bazan bayar da wannan kudin bah har sai idan sunyarda zasu zo ayi sulhu aba kowa nashi, yace bazai yuwu bah,daya matsaman sai nace Muhammad yazo ya ansa Ashe nahada tashin hankali sukaje sunata fada tsakaninsu Wanda yasaka kawunan su yarabu, Kowa yakama gabanshi duk abun nan babu Wanda nabari yasan da wannan abun, Ranar dana cemaka zanje wajen maigari aranar ne nataho wajen dawowa aka bankeni da mota suka saceni suka tai dani Karka saka kanka cikin wannan fitinar Adamu kabarni da dangina komi zasuyi man ina sonsu ahaka. Ajiyar zuciya yayi yana sauke numfashi, Yacigaba tunda nagama karanta wannan wasikar naji wani kwarin guiwa yashigeni akan daukar wa babana fansarsa, Ranar ina zaune kofar gida nayi tagumi, Wannan mutumen dayaso tafiyata kasar waje karatu yazo man jajen b'atan babana kuka nayi tayi mashi hakan yabashi tausayi ganin halin danake ciki yasaka yace idan inason zama dashi nahado kayana nabishi, Banyi musuba don Alokacin banida wani zabi. Haka mukatai dashi gidanshi maikudi ne sosai, Acikin garin Kaduna yake dazama matarsa batason zamana dashi kasancewar bashida yara dayawa yasa yake son su sosai, su biyu ne mace da namiji macen tayi aure namijin ma haka, Haka yasakani nayi jamb nashiga makaranta, Nayi digree dina akan computer na lak'anci computer sosai nagama Alhajin yasamar man aiki awani company, Nasamu kudi sosai da wannan company din, Kwatsam shima wani iftila,i yafada masu b'arayi suka shiga gidanshi suka kaseshi damatarsa kuma suka kwashi dukiyarsa, Wannan al,amari yajijjigani nashiga tashin hankali sosai, Har saida nayi ciwon sati biyu nawartsake, Hankalina yakoma kacokan wajen babana ta ina zanga mu da Alhaji Muhammad musa don naci burin sai yagane kuskurensa nasace mahaifina dayayi, Haka na hada kayana nabar garin kaduna, Har aikina na ajiye don yanzu bana bukatar sa, Nashiga cikin garin kano wadda kaddarata tasakani haduwa da wannan mutumen Wanda shine asalin shigata harkar fashi da makami, Nayi suna nayi fice bakowa bane face *BALA* Bala bakowa bane face gawurtaccen d'an fashi da ya iya sata yakuma kware akan harkar kisa, Shine Wanda yabani wajen zama adakinsa nasauka, Anan nake komi nawa amman sai insati banga bala bah, Kullum idan natambayeshi inayake zuwa sai yace man wani aikine, Haka tafiya tayi nisa ina zaune babu aikinyi, Duk kudadena nabanki suka kare, Har takai da bana samun abunda zansaka ga bakina Sai nawuni da yunwata, Bala yalura da halin danake ciki sai yaringa barmun kudi Idan sunkare zaikuma bani wasu, Saida takai bala babu abunda baya siyaman takalma kayan sakawa masu tsananin tsadar gaske, Agogo turare karshe rannan saigashi da dalleliyar mota sabuwa vibe maikyau, Yace tawace awannan ranar nayi murna sosai domin ina bala,in son mota kamar hauka amman sai nace mashi don Allah wane Aikine haka Mai kawo kudi masu yawa haka, Don Allah kakaini nagaji dazaman vanzar nan kozansamu na kashewa nawa nakaina, Murmushi yayi yace man indai kanaso maizai Hana kanada zarrar dazakayi irin wannan aikin, amman fah yanada sharadi Wanda idan kaji kowane aikine to yazama wajibi kayi don ba,a fadarsa abanza, Cikin zakuwa dason inji don nan take naji kwadayin sonyin aikin saboda abunda zansamu. Jinai yace *fashi da makami* Wata irin razana nayi har inaja baya, "AI babu batun jabaya don kariga kaji kuma babu gudu babu Ja dabaya, Karkayiwa kanka bakincikin wannan gara basar, Adam kanada fasaha ka kware akan harkar computer bazan iya gaya maka iyakar adadin kudaden dazaka mallaka bah awannan lokacin,cikin dare daya zakasha mamakin irin daukakar dazakai, Bakuma hakanan muke wannan aikinba muna duba masu kudin da suke zaluntar al,ummah ne mufarmasu,muna anshe kudaden azzaluman masu kudi wadanda Kansu kawai suka Sani, Adam nikaina dakagani nan badan inaso nakeyi bah saidan hakan shine yazamar wa rayuwata dole ne, Tadalilin wani azzalumin Mai kudi narasa iyayena, narasa kanena, Ina Neman kudin da za,ai wa mahaifina aikin zuciya naje wajenshi don Neman taimako haka ya wulakantani yakoran, Banyi fushi bah na sake komawa ina komawa yasaka akaiman dukan tsiya, Gashi ranar ne karshen kwanakin da sukabukaci ai Mata aikin, Sadda nakoma ina cikin halin taimakon nima amman nasamu tarasu, Babana saboda mutuwar ta bugai washe gari shima yacega garinku nan, Bayan sati biyu kuma kanena yadawo daga makaranta wani Mai kudi yabankeshi amman ko waigowa baiba, Yansanda basuyi komi akaiba saboda yana da babban matsayi, Karshe kanena akacire Mai kafa ranar da akai aikin shima yarasu, Wannan shine silar shigata wannan harkar Adam, Don haka nabaka kwana biyu kayi tunani. Wannan labarin da Bala yabani yayi masifar tab'ani don yatada man mikin rashin ahalina, Cikin kwanakin biyu ban tsaya sairaren zuciyar dake Hanani bah kawai na amunce ma bala........... *KUKASANCE DANI DON JIN CIGABAN WANNAN SARK'AK'K'IYAR* Takuce maman muhseen.✍🏻✍🏻 _MAGAJIYAR KAINUWA_ [1/30, 2:57 PM] Maman M.: 🎀🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALKALAMIN* *_AISHA ABUBAKAR_* *_(MRS BB)_* _*(MAGAJIYAR KAINUWA)*_ *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* ```BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM``` 25&26. Washe gari mukatai dashi yakaini wajen ogansu maisuna *barau* nan akaiman register matsayin member, Cikin kankanen lokaci nazama babban Dan fashi duk gidan dazamuyi fashi ni nake gano mana hanya mafi sauki da zamushiga gidan muyi abunda zamuyi cikin kankanen lokaci mufita, Dandanan na zama attajirin mai kudi oganmu yabarmun ragamar komi idan zamuje operation ninake fidda yaran da za,atai dasu oganmu yana sona sosai ganin yadda daga zuwana yasaka harkarsu takara bunkasa, Zuwa wannan lokacin bala yafara kishi dani yana danasanin meyasa yakawoni cikin wannan kungiyar tasu, Gashinan daga zuwana na anshe mashi matsayi. Kan tuni nayi suna aharkar fashi kuma kullum banida burin daya wuce nasamu wannan alhajin Yayan babana dashi zanfara, Nayi kudirin bantaba kisaba aharkar fashi to dashida iyalinsa zanfara Don lokacin nacire wani Abu washi tausayi acikin raina haka mukacigaba da fashi, Har watarana bala yasamu wannan mutumen da yayi silar mutuwar kanensa, Mun tayashi daukar fansar shi don duk wani tattalin arzikinsa saida muka ga bayansa, Wannan dalilim yasaka muka shirya da bala mukadawo kamar daa can. Kwatsam wata rana naje nazo tsallaka titi nabanki wani matashi kamata, Bansan dalilin dayasa naji bana iya tafiya nabarshi gashi naji mashi ciwo akai da kuma kafarsa, Haka nafito naje nakamashi nakaishi asibiti, Kullum inazuwa dubashi jininmu yahadu danashi, Sosai ranar da aka sallamai ranar nake tambayarsa gidansu yace man AI daga hunky yake yazo Neman aiki ne, Har ma anyi interview yazo tafiya gidan dayake zama hadarin yasameshi. Nace maizai Hana kazauna gidana saboda lokacin nasamu kudi sosai gidajena basuda iyaka, Baiman musuba ya amumce zaman damukai da *JABEER* yasan labarina anan yake gayaman ai Wanda nake nema gidanshi yake zaune kafin haduwarmu, Wannan labarin yayi man dadi sosai to ban nunamai cewar inson zanyi wani Abu akai bah, Don lokacin nagane Ashe d'an uwana ne nahadu dashi Dan Dan goggo mariya kanwar babana, Ranar dazai tafi hunkuy zaije gidan yayi sallama dashi, Sai na ce muje nakaika nayi haka duk Dan nasan gidan, Amman damukaje nace bazan shigaba kuma don Allah karya sake yafada ma kowa abunda yasani Kai na, Yayi man alkawarin hakan kuma nayarda don zaman danai dashi Nayarda shidin dan amana ne. Tunda naga wannan gidan nakuma sake samun information akan Alh Muhammad din nafara tsara yadda Zan farauceshi, Wata rana yadawo daga wajen aiki, Nasaka yarana suka tareshi sukai mashi mugun bugu, Suka kuma bashi wasika Dana rubuta mashi cewar, _NADADE INA NEMANKA SAIGASHI ALLAH YANUNA MAN KAI,CIKIN RUWAN SANYI KASAKAR MUN BABANA KOKUMA NAYI SILAR AJALINKA.DAGA D'AN HAKIN DAGA RAINA_ sadda sukazo man da labarin naji dadi don sun tabbatar mun da cewar yatsorata sosai kuma yayi masu alkawarin zaiyi abunda akeso, "Ashe bazaiyi bah din, nasaka yaranmu sukacigaba da bibiyarsa duk wani Abu dayake ciki suka dunga d'auko man rahito, Ganin hakan bazai man bah mukashirya zuwa gidanshi fashi, Yaranmu zasu kwashi kudade da gold nikuma Zan farauci Alhajin, Zuwan damukai nafarko nasameshi nayi mashi barazanar fasamai kanshi, Akan ina yakai man mahaifina, KO yafiddoshi kokuma na sakarmai bulet acikin kanshi, Gaban Matarsa nayi komai. Yace bayanan gidan akwai wani gidanshi wajen gari can yakaishi, Yace man gobe bayan isha,i muhadu wajen ganin yanuna man dagaske yake yasaka nace badamuwa sunkwashi kudi kamar hauka Mukatafi washe gari dagani sai bala da wasu yaranmu subiyu mukatai, Koda mukaje sai yaturo mana guards dinsa, Mukafara musayar wuta dasu karshe daker muka tsira da rayuwarmu don har saida sukakashe mana mutun biyun nan damuka tai dasu, Wannan al,amari yayi matukar tunzirani bansake waiwayar saba sai nabiyo ta hannun wani mutum, Nasakashi yayi man binciken Halin da Alhaji Muhammad yake ciki dayake yana irin wadannan aikin anabiyan sa, Nace zanbiyashi konawa take so, Yafara man binciken don yace man yasamu ganawa da babana amman kuma baikai gayi mashi magana bah yaga kamar za,a kamashi yagudo daker, Komawa ta biyu da yayi shine nasamu labarin mutuwarsa nayi kuka kamar raina zaifita don nagama hadamai kudinsa kenan don ranar yake gama man aikin, Kwatsam naga gawarsa a labarai...... Share kwallah yayi amman wasu nasake zubowa kowa yashiga wani irin yanayi don gane dawannan labari da Adam yake badawa, Jannat kuwa jikinta har wata rawa yaket, Daker yayi shiru yacigaba da cewa.... "silar wannan mutuwa yasaka nahakura dasaka kowa yin binciken nace zanyi dakaina, Nagano cewar ashe bama mahaifina kawai yake kamawa bah, mutane dayawa yakama saboda kudi kuma duk Wanda yayi yunkurin tona mashi asiri bazai rayuwaba, Wannan yasaka nafara kokarin ganin nayi nasara akan shi, Still mukasake komawa gidanshi wannan karon bamu samai bah saidai kuma nayi gamo da diyarsa awannan ranar, Hakan yasaka duk abunda yarana suka dauka nace su ajiye nace mata tagaya Mai Dan hakin daka raina yazo Neman shi, Tun Bayan komawata nakamu da matsanan ciyar soyayyar yarsa *mubeenat* duk wani kwarin guiwar tunkarar Sa saita sireman nafara tunanin hanyar dazan tunkari yarinyar, Da yan gidansu sai natuna dama basu taba ganin fuskata bah,maizai hana nabiyo masu matsayin Wanda yake neman yarsu insamu muyi aure sannan na bayyana gaban babanta matsayin Wanda yake farautarsa inajin tahaka zamu rabu lafiya harma yazama silar haduwar kawunan junan su. Da wannan shawarar nayanke hukuncin zuwa gidan da yamma. Saiga jabeer yazo man da albishir din yasamu aiki anan garin, Wani company suka daukeshi aiki nayi mashi murna anan yake tambayata aikin me nake ban boyemashi bah nagaya Mai, Yasha mamakin hakan yayi kokarin ganin yashawo kaina nabar wannan sana,ar zaisamar man aikinyi Mai kyau nace aa bayanzu bah,kuma tsarin kungiyarmu idan kashiga saidai mutuwa ta fitar dakai, Nagaya Mai halin danake cikin akan diyar wan babana nakuma rokeshi akan karya tonaman asiri har nasamu nawar ware wannan rigimar da ke tsakanin mu dasu. . Yaban goyon bayan hakan dayaji gudirina, Nakuma yi mashi alkawarin bayan aurena zanbar wannan Sana,ar hakan yayi mashi dadi sosai. Shine yarakani har gidan yashiga yasanar cewa mubeenat tayi bako, Kasancewar Bata yi dawani zaizo wajenta ba tayi ta mamaki, Har tana tambayar jabeer waye, Yace mata Wani abokinsa ne yayarta yasaka akaiman iso cikin gidan falon baki aka kaini, Tare da jabeer suka shigo tana janshi suna dariya inakallon su inajin kaunarta na ratsani tareda ayyana duk rintsi saina mallaketa, Ta ko ina tayi man shiyasa nakejin sonta yamamaye man zuciya, Zama tayi tare da ajiyeman juice tazuba taba jabeer yabani, Gaisawa mukai da ita ban ga wani hali na wulakanci bah munyi musayar no. Waya natafi Inamamakin saukin kanta bancika zuwa bah Amman muna yawan waya sosai anan naja ra,ayinta tafara sona, Nikaina nasan tana sona don saida takai mubeenat takori duk wani samarinta alokacin, Kan kace me munyi nisa cikin kaunar juna, Bata son duk abunda bana so haka duk abun da nanuna sona dashi zatafini sonsa, Hakan yasaka nima nakoma haka akanta, Duk abunda ta ke so inalinka soyayyar fiye da wadda takemai, Haka zalika idan tanuna tsani Abu Zan tsaneshi fiye da komai Dana tsana, Jannat yakalla suka hada ido saboda yasan yanuna Mata tsana Kamar Arne da musulmi, Sadda kanshi yayi don kunyarta ce Takamashi jiyake kamar Ya nitse. Yacigaba da cewa ganin irin motocin danake hawa yasaka take mamakin wane irin aiki nakeyi, Don inada motoci sunkusa guda Goma bakuma kanana bah, Nashiga rudanin sanar da ita don inatsoran tagujeni gashi alokacin jinake bazan iya rabuwa da itaba, Dole nayanke shawarar gaya Mata gaskiya, Nace"kibari zuwa weekend inada ishashshen time zanzo muje yawo anan zanbaki labarin komai na rayuwata, Har akan aikin danake. Bata nuna komiba ta amunce sai ranar. *kubiyoni don Cigaba da jin yadda zata kasance* TAKUCE MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 _MAGAJIYAR KAINUWA_ [2/3, 11:47 AM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALKALAMIN* *_AISHA ABUBAKAR_* *_(MRS BB)_* _*(MAGAJIYAR KAINUWA)*_ *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* ```BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM``` 27&28. "Ranar weekend watau asabar kenan mukai da ita zamu hadu Amman ba gidansu bah,fita zamuyi da motata zuwa wani resturence duk yadda nashiga damuwar yadda zataji idan nafada Mata,banji Zan iya cigaba da boyewa ba saboda aure nakeson muyi dole watarana zata fuakanci wani Abu har tafara zargina,shiyasa nayanke shawarar sanar da ita komi akaina" "Ni nazo nadauketa mukatai har muka isa tana man fira nikuwa hankali na atashe yake da abunda zanfada mata, Bayan mun zauna ankawo Mata lemu da pizza tana ci saida nabari tagama, sannan takallan"Kai bakaci komiba kana ta kallona" Murmushi nayi Mata"nace aa idan kikaci ma yawadatar dani" "To inajin ka Allah yasa babu matsala don naga kamar kana jin fargaban sanar dani" "Agaskiya mubee dole nashiga fargaba saboda abunda zanfada bashida dadin saurare,amman kifahimceni kiyiwa magana ta kyakkyawar fahimata" "Inajinka kafadi komiye Adam ni bazan taba gudunkaba koduniya tajuya maka baya kasaka aranka mubeenat tana tare dakai," "Wannan kalaman yakara sakaman kwarin guiwa akan sanar da ita din, Haka nazagyara zamana nafayyace Mata kowaye Adam mudassir amman bangaya Mata akwai case tsakanina da baban taba. kuka take asadda tagama saurarena Amman abun mamaki alokacin mikewa tayi tadauki jikkarta tatafi tabarni nan, Nashiga tashin hankali mai girma alokacin saboda mubee ta kulleni duk hanyar dazan sameta nakasa saboda kogida nazo haka zangaji dajira intai, Bata fitowa wayarta idan zanyi kira dubu bata dauka haka text shima konayi bata reply dina, Saida mukai sati biyu awanan halin. Sannan wata ranar juma,a tace man tana son ganina nashiga farinciki marar misaltuwa haka tacigayu natafi, Aranar take sanar dani cewar inhar inasonta inason kasancewa da ita to yazama dole nabar harkar fashi da makami sannan inrabu da duk wani Abu dana mallaka tasilar fashi, inhar na amunce to ashirye take da aurena KO gobe nace" "Wannan magana itace tazama ga samu ga rashi, saboda barin harkar fashi awajena alokacin bakaramin tashin hankali bane,saboda nayiwa kungiyarmu alkawarin bazan taba fitaba saidai mutuwa, Sannan natara dukiya maisunan dukiya wadda nikaina bansan iyakar adadin taba, KO gidaje nawa nakaina inada guda goma duk nabada su haya, ashekara ina amsar kudin haya sun Kai kimanin miliyan ashririn." "Motocina kana na danake hawa sunkai shabiyu, Manya kuma da nabada Ana Lodi zuwa legas,sunkai guda biyar kuma duk wata Ana kawoman miliyan guda da dubu dari biyar, sannan duk bayan sati biyu muke fita operation, kuma kalilan kudin damuke samu idan munfita shine miliyan biyu araba aba mu dubu dari bakwai da nida bala muraba yaran kuma abasu dubu Dari uku suraba dayaje subiyu ne, Miliyan guda kuma ta oga barau ce, Tunanin wannan dukiyar yasakani tsawon minty biyar bance Mata komiba, Taya Zan iya rabuwa da duk abunda namallaka idan narabu dasu ta ina zansamu kudin aurenta,inacikin wannan tunanin takatseni dacewar"idan kayarda zaka fita harkar fashi kuma zaka rabu dakomai daka mallaka afashi Zan aureka sannan zansaka babana yasamar maka aikinyi mai kyau" Ta mike tana daukar jikkarta "Zantafi duk sanda kayanke shawara kana iya nemana Amman inhar kasan cewar bazaka iya abunda naceba to kadauka aranka bakataba haduwa da wata maikama dani bah" Tana gama fadan haka tajuya tayi tafiyarta tabarni zaune zuciyata cike da tunanin yazanyi. "Tunda natafi nake cikin tsananin tunani, narasa wazan tunkara da wannan batun, Barina cikin wannan kungiyar babban tashin hankaline awajena saboda ogamu yana bala,in sona saboda tadalilina yasaka yanzu basuda wata matsala idan za,fita aiki kuma nakawo masu cigaba fiye da sadda babu ni, kuma nasan hukuncin Wanda yafita daga wannan kungiyar shine kisa, Duk inda kashiga zasu dunga bibiyarka saisunga bayanka to inaga ni nafita Wanda yanzu nine fitilar dake haske masu gabansu da kuma bayansu." Shiru yayi kotun tadauki hayaniya akan wannan labari na Adam dayake bayarwa, Daga masu kuka sai masu tausaya mashi kowa dai da abunda yake fad'a akan wannan labarin mai matukar tsayawa gazuciya, Jannat takallai shima ita yake kallo, Cikin sanyi murya da yin kasa da ita yadda shikadai zaiji tace"kaga rayuwa fah, Amman karka damu insha Allah yau basai gobe ba kotu zata wanke ka, kacigaba har zuwa inda asalin abun yafaru" Alkali yatsawatar sosai sannan sukai shiru, Alkalin yace"cigaba lokacin sallar ya kusa" Cikin sanyi murya yacigaba dacewa, "Nashiga damuwa wadda nadade banshugeta bah saboda duk abunda tafada bazan iya rabuwa da kodaya bah,inson kudina kuma inason aikina sannan itama ina sonta, Ana cikin haka jabeer yakawo man jiyara, Anan nakegaya mai halin da akeciki yaceman tunda har tace man zatasaka babanta yasamar man aikin inyi hakuri narabu da duk wadannan dukiyar,don nikaina zanfi kwanciyar hankali kuma tafiddo ka daga cikin masifa saboda na halak dinka kakeci ba,shawara daya kawai kayi abunda tace don shine rufin asirinka,komi kadaukeshi kakaishi gidan marayu kakuma yi istigfari akan aikin dakai, Saukinka ma bakataba kashe waniba saukin kakenan, ni iyakar abunda zance maka kenan" "Bayan tafiyarsa nashiga tunani maikarfi Wanda har yaja ranar damukaje wani aiki kadan yahana akafce mu, kuma duk laipina ne fada sosai oganmu yakeyi Wanda baitaba yiman irinsaba Wanda har raina nima yafara baci akan me zandunga surfaman fada haka daga kuskure, wanda tunda nazo hakan bata taba faruwa bah sai yanzu. "Nazicciya dagari yawaye duk mun hallara gabanshi zaibamu kasonmu bayan yaba kowa ina zaune babaniba, Sai cewa yayi Kai saboda laipin dakai Zan baka punishment kudin yau bakada kaso" Raina yayi mummunan baci nace" akan haka zaka rikeman hakkina, to karike indai kudine banason nikuma bari kaji nawa hukuncin akan abunda kayi man gaban wadan nan shashashun, *NI ADAM MUDASSIR DAGA RANA IRIN TAYAU NABAR HARKAR FASHI, NABARTA HAR ABADAN BAZAN KUMA DAWOWA CIKIN TABA KAMAR YADDA BAZAN KOMA CIKIN MAMA NA BA HAKA NABARTA KUMA BABU WANDA YA ISA YAMAI DANI CIKI* nabarku lafiya na mike nabar gidan, Zuciyata tafasa kawai takeyi akan abunda oga barau yayi man, Nakumayi alkawarin nabar wannan aikin har abada koda zanyi yawo tsirara," Gidana naje nadauki ATM card Dina natafi banki, duk wasu kudi dake cikin account dina ranar saida naciresu bantsaya KO inaba sai gidan marayu, Nabadasu dacewar aikoni akai kuma ance karna fadi suna. "sannan nayi waya da masu man haya suma nace inason ganinsu gobe suduka, Washegari saigasu bantsaya dogon turanciba nace Kai kallamu Kaine mai iyali dakuma yara gashi idan kabar wannan aikin bansan inazakaba don haka kadauki motar dake wajenka halak malak nabaka kacigaba da ciyar da iyalinka, Har kuka yayi man akan wannan kyauta saida nadakatar dashi sannan, Sauran kuma nace subani makullin motocin, Nace suje Zan nemesu. Nasaka motocin akasuwa bakaramin kudi sukaiba don nikaina mamakin hakan nayi, Duk yadda zuciya taso sakaman soyayyar kudin haka nakauce natai narabar ma mabukata haka naitayi duk wasu kadarorina saida nasayar kaf narabar da masu bukata, Gida guda nabari Wanda zankoma saboda tsaro don nasan tabbas bazasu kyaleni ba,don dama tundaga ranar yake kirana yake turoman text naban hakuri akan nadawo cikinsu, Vanma bitakan wayar ba balle har nasaurari kalaman dayake fadaman, Gidan danake ciki ma nasiyar narike kudin don tsaron laluri, Gidan danakoma babu Wanda yasanni dashi, Shiyasa basu zo wajenba sannan nacanza layi number mubee kawai nadauka nakarya su duk ukun danataba anfani dasu, Alokacin sai akejina sayau kamar nasauke wani gungumen dutsi daga saman Kai na, Lallai cin haram ba karamin tashin hankali bane, Sai lokacin na tabbatar *AKWAI BAMBANCI* kudin halak dakuma kudin haram, Duk yadda kake murna dasamunsu don kashe kishirwar gabanka bazaka taba natsuwa bah, Saida nayi sati sannan nakira mubee akan cewar nacika umurninta, Ashirye nake da aurenta wannan labarin bakaramin dadi yayi Mata bah, Ana take gayaman irin kewata datayi kuma dama tanaji garanta zanyi abunda tace don ta San bazan iyajure rashinta bah, Bayan sati biyu tace man inzo gida mahaifinta nason ganina........ Alkali yace"andakatar da wannan karar har sai anyi sallar la,arsar za,Acigaba..... *kotu! kotu!! motu!!!* *nima Zan dakata anan don yin nawa uzirin sai munhade ga next page* TAKUCE HAR KULLUM MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 Love u all my fans Amrita, Ruky, khadija lawal Aminatu Sambo,hadiza musa, Shema,u Salis,Ruky m gee, Zubaidat Mrs Salis,ammin sultan, maman ameer, Sophash,maman Aminu,Anty ushe, deejah,Fatima Salis,Mrs barrister, Zainab,Hafsat sgr,Aisha musa, _DON GIRMAN ALLAH DUK WADDA BATAJI SUNAN TABA KARTADAUKA DON BATAYI NE AA BABU LOKACIN ZANOKU DUKAN KU, AMMAN KOWACE INA ALFAHARI DA ITA KUMA INA SONTA KAMAR YADDA KUKE SONA_ _MAGAJIYAR KAINUWA_👌🏻😉 [2/4, 6:17 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALKALAMIN* *_AISHA ABUBAKAR_* *_(MRS BB)_* _*(MAGAJIYAR KAINUWA)*_ *بسم الله الرحمن الرحيم* *____________________________________* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *____________________________________* ```BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM``` 29&30. Kowa yafito don gabatar da sallar la,asar dayake akwai masallaci cikin compound din kotun na maza da mata, Sai duk kowa yashiga yin alwallah don alkali dakanshi zaja jam,in. Yayinda Mata sukuma zasuyi tasu sukadai, Mubee tunda akafito take kuka kamar ranta zaifita don sai yanzu take datasanin abunda ta aikata wa mijinta Mai kaunarta, Kuma sai yanzu takeji garanta tabbas bashine yayi wannan kisan ba,don tayi imanin Adam bazai taba kashe Mata mahaifiba saboda duba dayadda takeson dadyn, Tunda yafara sonta yadaina bibiyarsa akan case din babanshi kuma daidai darana daya baitaba nunamata wata alama dazata gane akwai abunda yake tsakaninsu da dadynta, Lallai soyayyar da Adam yake Mata bayar karama bace....... Ganin jannat tafito daga masallaci yasaka tatsagaita da tunanin nata, Wajen datake hangota tanufah idonta jawur kamar wuta. Tana zuwa rungumeta tayi kawai tasaka kuka Mai taba zuciya, "Jannat don Allah kiyafeman kiyiwa girman Allah karki rikeni aranki, wallahi nayi danasani har saudubu akan abunda yafaru nasan nayi maki badaidai bah kiyafeman.....jannat kiyafema....takasa karasawa saboda tsananin kukan datakeyi... Juyoda ita jannat tayi tarungumeta sosai ajikinta itama tana goge kwallah tace"wallahi mubee bantaba rikeki cikin rainaba daidai da kwayar zarrah,nasan sharrin zuciyane dakuma zigar dakike samu kiyi shiru komi yazo karshe niban yi niyyar taimakon Adam don komi ba nayine don Allah dakuma kare wa dady hakkin ransa don makasanshi suna tare dashi".... Mamarsu tajawo jannat din tana lallashi, Nafee tausayinta yakamata don kodama can ita sarkin tausayi ce.... Kuma duk halin mahaifiyarsu suka dauko. Adam yayi addua sau babu iyaka, Yakuma godewa Allah dayajefo mashi yan uwansa acikin wannan shariar don daba don Allah yana sonsa bah duk daba hakaba, jabeer yaketa karamai kwarin guiwar cewa"kasa ki jikin ka kazayyane komai Adam, wannan kotun Mai aadalci ce fiye dakowace acikin wannan Nigeria inamai tabbatar maka dacewar saika kubuta kuma da idonka zakaga munafukai dasuka so jefaka cikin wanann bala,in" "Jabeer banida bakin dazan iya godemaka kaida jannat,hakika inajin kunyarta jabeer saboda irin abunda naringayi Mata duk sadda mukahadu agidan,Amman yau itace ta tsaya Kai da fata don ganin tacetoni daga cikin wannan halin, abunda ya dace ace mubee ce keyi Amman ita takasa anhada baki da ita don agabaya na.... Shin metare Mata itakuma... Yafada yana zubar da kwallah yana gogewa" "Karkadamu insha Allah komi yazo karshe muk'arsa cikin, yansanda suke tsare dasu don tsaro, haka suka isa cikin kowa yasamu wajen yazauna, Alkali shima yagyara zaman sa don yanason jin yadda akai wannna abun yafaru. kallon Adam yayi yace"muna saurarenka" Jannat dake gabansa takallai, Duk yakoma kalar tausai Amman idan tatuno irin yadda yaringa cin mutuncinta sataji tama daina jin tausayinsa,cikin dakiya yacigaba dacewa. "nayi matukar farinciki dajin labarin datake sanar dani saidai bangare guda inacikin kewar mahaifina, taya zankub'utar dashi daga hannunsa gashi yanzu inashirin zama sirikinsa,yazanyi da wannan al,amarin kuma. Jin nayi shiru yasa tace"kodai baka murna ne" Cikin yak'e nayi Mata murmushin dole nace zanzo yaushe yake gida" Tace"anjima wajen karfe takwas zaka taddashi" Nace"Mata insha Allah zanzo haka muka yi sallama jikina yayi sanyi kalau, sainakejin kamar naso kaina dayawa taya inacikin neman hanyar ganin naceto mahaifina kuma nake kokarin ganin nayi aure kuma da diyarsa, shin taya Zan iya kubutar da babana. Haka nakasance cikin jullumin haduwarmu don ina tunanin kokarya ganeni duk da bai taba ganin zahirin fuskata bah, Cankuma wajen su ogana nema na kawai suke kasa rik'a don alokacin ya hau sosai akan rashin binbayan kiran shi da kkume text dinshi gashi yanzu yana nemana baisamuba,sosai suka baza mutanen su nemana acikin garin, Dadaddare nashirya don zuwa gidansu mubee banyi niyyar hawa motata bah,saboda tsaro kawai sai nahau tahaya dayake akwai yafiya maidan nisa daga gidan danake zuwa cikin gari, Awa guda tasadani da unguwarsu ina wajen get nayi Mata waya gani na iso, Taturo kanwarta tayi man iso (Yasaci kallon jannat don yasan tatuna lokacin,don har sannan saida ya yabamata magana) Gani ga mamanta ga dadynta cikin mutunci suka gaisa dani yake tambayata karatuna nagaya Mai yace KO ina aiki yanzu, nace masa aa bana aiki yabani ID card dinsa yace nakaimai takadduna gobe office dinsa zaisaka asamar mun aiki, wane gari nake sha,awar zama nace masa duk inda yasamu zanzauna, Yajani da hira sosai nayi mamakinsa haka yake cikin iyalinsa Amman yanacan yana gana mawasu azaba saboda kudi hakadai nabaro wajenshi ina cike da tunane tunane, Tayi man tayin zata rakani gida nace Mata aa tabarshi Amman takafe dole nace Mata Amman gaskiya saidai ta ajiyeni bakin hanya don ina gudun kar wani Abu yasameta tace taji, Haka muka tafi cikin farinciki take mun fira inadaurewa inabata ansa hankalina baitashi bah saida naga mota nabin bayanmu, Gashi sunkusa iskomu ansar tukin nayi nasaka Mata belt nima nasaka, Mukahau tseran gudu dasu saman titi ganin suna gaf dasamunsu saboda harbin dasuke masu yasaka Nataka motar damugun gudu mukai masu nisan dasuka kasa isokomu, Kuka take sosai akan wannan al,amarin wani waje suka fake daker nashawo kanta tayi shiru shine take tambayata suwaye, Ban boyemata duk abunda yakefaruwa tsakanina dasuba tashiga tashin hankali Mai girma kuka tayi tayi ina lallashinta, Karshe dai mubee banbarta takoma gida itadaya bah, Saida dare yadan raba namaidata nikuma nakwana wajen maigadinsu dasafe nakoma gidana, Bayan kwana biyu take ceman yakamata amatso da bikinmu kusa mubar garin don samun zaman lafiyata, Banki ta tataba nace Mata to zanyi magana da magabata na, Tace tasanar da mahaifinta asamar mani aikin abuja yadda zamuyi nisa dasu, nikaina naji dadin shawarar data yanke haka mukai sallama, Nafara tunanin wazan tura matsayin dangina jabeer nanemo shiysaka iyayen Abokinsa suka ansarmun auren mubee, Ranar kuma mahaifinta yaman albishir dacewar aikina yasamu yabani opper din andaura mana Aure da sati guda komai yakammala, Har anje anyimata gyaran daki ansaka komai tarewa kawai zamuyi, Har lokacin inacikin zullumin su ogana, Ranar wata litinin mahaifinta yadankaman sabuwar mota yace gashinan dagani sai matata zamutai, daga baya zamuzo da yan gida gaba daya,haka mukai bankwana dasu cike dakewarsu mubee tarabu da yan gidansu. Alokacin inaji ajikina akwai abunda zaifaru Amman rashin sanin menene yasaka nayita addua, Tafiya muke muna hira har tayi bacci saboda tsaron laluri yasaka nafiddo bindigata na ajiye kusada ni gudu nakeyi sosai, Kamar daga sama nahango motarsu gabana yafadi haka nad'age glass din tagogin, Nasamata belt nima nasaka narike bindigar ga hannuna, Nasaki male jin matar tsere mukashiga yi dasu Wanda hakan yatasheta daga bacci kuka taringayi bakamar dataji muna musayar harbi tsakanin mu, Motar su tabangaje mu kadan yahana bamu sirmiya cikin wani kwakware ren rami, Cikin ikon Allah nayi nasarar dawowa kan titi, Saita tayar motarsu nayi nasakar Mata harbi nan take tafashe, Inaganin haka nakara gudun motor mukai masu nisa sosai, Saida taga dagaske babu su bayanmu sannan tayi shiru, Tace"Amman Adam tayaya sukasan zamuje abuja, Anya bawani yagaya masu bah kuwa," "Wallahi mubenat bansani ba Amman babu mamaki wani zai sanar dasu, ko ranar da sukabimu dole akwai yadda akai saboda banyi tunanin zasu San inda nakeba" Haka mukaita jajanta wannan al,amarin har muka isa Abuja, Gidan yayi kyau nakuma yaba da kokarin dadyn satinmu guda nafara zuwa aikina Wanda yayi man dadi hakika inajin dadin aikin nawa, Awannan lokacin jabeer yazo man da labarin wani babban dan bincike, nace zanzo garin muhadu nayi mashi bayanin abunda nakeso," Tare da ita mukatai kanon nasamu ganawa da *SAGIR UMAR YAWALE* Azabure jannat tajuyo tana kallonsa cike da tsananin mamaki, Tace"kace sagir umar yawale," *TAUFAH MEYAKAWO SAGIR DIN JANNAT CIKIN WANNAN LABARIN,KUBIYONI DONJIN CIGABAN WANNAN SHARIA MAI MATUKAR DAUKAR HANKALI* *INA ALFAHARI DAKU MASOYANA KUNA RAINA AKODA YAUSHE* TAKUCE MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 _MAGAJIYAR KAINUWA_👌🏻😉 [2/5, 4:01 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. 31&32. Shima kallonta yayi yace"tabbas sagir umar yawale, shine mutumen danagana dashi ranar dansauke mubee gidansu nawuce inda mukai zamuhadu dashi, Mungaisa sosai dashi bayan munsamu waje mun natsu yake ceman banine mijin mubenat Muhammad ba, Nace masa kwarai nine yasanta ne, yace sosai makuwa don kanwarta budurwasa ce har ma anyi masu baiko,Amman me yake tsakanina da Mahaifinta har danake son binciken abunda yake aikatawa Aboye, "Nagaya mashi gaskiyar abunda yafaru da babana yatausaya man sosai yace"insha Allah nikuma zantai makeka akanhaka zanyi maka duk binciken dakakeso idan ma nasamu nasara kila kaga nadawo maka kafata kafar babanka, Nashiga farinciki Mai tsananin yawa nabashi kudi dubu hamsin yace bazai ansaba sai yagama aikinsa, Mukai exchange din number waya mukarabu cikin mitunci, Kwanan mu uku kano nace mubee tashirya muwuce tace man to, Amman gaduk alamu akwai abunda yafaru agidan Wanda bansani bah, Saboda irin kallon wulakancin da mahaifiyarta taringayi man lokacin yatsaya man garai, Sannan yayanta munsaba gaisawar mutunci sosai Amman ranar KO kallona baiba, Haka mukabaro kano munyi da sagir zamuringa waya akai akai, Still wannan ranar ma saida oga yaturo yaransa subiyo mu, Nayi mamaki da al,ajabin hakan shin wai waye yake sanar dasu halin dasuke ciki, Wannan karon Allah ne yacece mu don kadan yahana bullet din dasuka harbo yasameni ga Kai sai Allah yatsare, Haka mukaita tseren gudu dasu bisa hanya har sukai nasarar tura motarmu cikin wani rami, hakan yaja nasamu mummunan ciwo har karaya nasamu ganin mufada cikin wannan ramin yasaka sukajuya, Daker da taimakon wasu masu kiyo cikin wannan dajin suka fiddo mu cikin ikon Allah motar bata mutuba Amman glass din baya dana gaba dana gefen danake duk sunzube,haka babu fitilar motar tadauke duka, ganin bazan iyayin tukiba yasaka ta anshi motar duk da ciwon dake jikinta itama, hakadai muka karasa cikin garin Abujar, Asibiti mukatsaya saida akai Mata dressing din Goshinta da hannunta nikuma akaiman gyaran karayar, Sannan mukai gida saida nayi wata da watanni sannan nawarke, munata waya da sagir akan cewa yasamu shiga wajen saidai inda yake boye da mutanen akwai hadari awajen, don wajen zagaye yake da waya wacce kuskure kadan yasaka kataba ta to shock ne zakamata saidai kamutu awajen, Nayi mashi kashedi da tunkarar wajen nace yabi wata hanyar Amman banda wannan, Yace inbashi nan da kwana biyu komi zaizama normal. Haka nacigaba da sauraren sagir gefe guda mubee tasaka damuwa aranta nayi duk yadda zanyi nayi Mata maganin ta abun yafaskara.dole nasaka Mata ido. kwatsam rannan, jabeer yasanar Dani rasuwar sagir, Nayi kuka nayi bakin ciki naji kwata kwata rayuwar natsaneta, kenan babu Wanda zainemi fallasar asirinsa saiyayi sanadin mutuwarsa yasaka akashe shi,nashiga damuwa Mai tarin yawa haka nahakura nacigaba dayiwa mahaifina addua akan Allah yatsare manshi shikadai yarage man Allah kakare shi, Ganin irin damuwar da mubee keci ki yasaka na tilasta Mata akan saitagaya man abunda yake damunta idan bahaka bah kuma nima zanyi fushi da ita, Tana kuka take sanar Dani cewa"yan gidansu sungano ni Dan fashine dadynta da mamanta sun tilasta ta akan sai tarabu dani itakuma tace bazata iya rayuwa babu niba, shine maman tace inhar bata nemi Saki wajena ba to zata gamu da bala,in da dole tagujeni,hankalina idan yayi dubu yatashi jikina har rawa yake alokacin kaina har sarawa yake, "Nace haba meyasa zatayi haka mama, bayan tasan irin son damukewa juna ehy, kuma baki gaya Mata cewar nabar wannan sana,ar ba kigaya Mata nabarta wallahi tunda nabarta bansake marmarin komawa bah,hawaye yake shatata daga idona saboda inason matata banason duk abunda zai rabani da ita, Shikenan ni duk abunda nake dashi sai narasashi, Nataso babu uwata ina rayuwa hannun yar uwata naduketa tamkar mahaifiyata,itace komi nawa na rayuwa itama na rasata na dan gana na rungumi k'addarata, nacigaba daka sancewa da baba na na sadaukar daduk lokacina akan shi don inaganin shikadai garan vanida kowa, Shima kaddara tarabani dashi, Yanzu kuma matar danake samun farinciki gareta itama anson rabani da ita............. Kuka yafashe dashi Mai tsananin kunci da taba zuciya duk Wanda yake cikin wannan kotun indai Mai imani ne dole yatausaya wa Adam halin dayashiga, Dayawa kukan suke tayashi karma jannat taji labari, Don har saida tadurkusa tana shashsheka, Tsawon minty biyar sannan yashare hawayensa yana kallon mubee da ta duke itama kukan takeyi, Nadama da dana Sani suke cinta meyasa tabiyewa mama da Zainab meyasa Tayiwa mijinta irin wannan butulcin, Cikin dashewar murya yacigaba dacewa, "Ina zubda kwallah nace mata mubenat kece kadai nakesamun farinciki daga gareki narokeki karki rabu dani kece shaida Allah ne shaida tunda nabar wannan sana,ar bansake mararin komawa bah, kina ganin irin yanda suke bibiyata akan rashin komawa cikinsu kigaya masu nadaina kinji" Kukan take itama tace"Adam yazanyi tun da mukaje gida mukadawo nakecikin wannan tashin hankalin,saboda haka mane dady yayi fushi Dani akan nace bazan iya rabuwa dakai bah, Kowa yadaina daga kirana idan nakirasu naboye maka ne saboda tunanina daga baya zasu fahimceni, Jiya dady yake ceman tunda Kai nazaba sakaka akoreka daga aikin yakuma anshe komi dayabaka sai nazauna da kudin fashin dakake cidani.... Kuka yaci karfinta tace shiyasa nakecikin tashin Hankali wazan zaba cikin kaidasu Adam gayaman kowane inasonsa rungume juna sukai suna cigaba da tsanan ta kukansu, Daker yayi shiru yahau lallashinta, "Nace mata shikenan mubee kikwantar da hankalinki Allah yakaimu gobe kishirya muje kanon ninsan yadda zanyi yayi hakuri suma suyi hakuri,karkidamu taso muje mukwanta." Awannan ranar tun safe aketuro man text na barazana da rayuwata, Bama shine karon farkoba tun zuwanmu Garin babu ranar da ba,aman text akan nadawo cikin harkar damuka Fara kokuma sujefani cikin bala,in da bazan taba fitarshiba, Naboyewa mubee saboda ganin halin datake ciki tana fama da damuwarta vazanso Kara jefata cikin wata ba. Ranar kafin dare wayata text bazan kilga yawansu bah waidan ma ina gogewa, Dayashigo saboda kartagani Koda muka kwanta hankalina baya kwance saboda text din dasuka sake turoman, Cewar tunda har naki basu hadin Kai to inshirya tarbar mummunan sakamako,Tashi nayi nakama zarya cikin dakin duk nashiga tashin hankali, gashi jikin mubee yadauki zafi don dama duk kwanakin tana fama da zazzabin dare, Wajen karfe biyu nayi niyar kwanciya, Saiga wani text din yasake shigowa ga Abunda text din yace. _*ADAM KENAN KAYI KUSKUREN AIKATA ABUNDA KAYI,ATUNANINA IDAN NARINGA BINKA DA LALLASHI ZAKA DAWO SAINAGA BAKAJIN LALLASHI DOLE TASAKA NABIYO MAKA TAHANYAR DAZAKA FI GANEWA,DON HAKA IDAN KASHIRYA CETON RAN SIRIKINKA GAMUNAN KOFAR GIDAN SHI ZAMU SHIGA MUKASHESHI,KAZO KACECE SHI AWA UKU MUKA BAKA SAIKAZO*_ Wata mahaukaciyar zufa nakeyi nan take bantsaya sake wani tunani bah, Nacanja kaya bakake nasaka nadauki bindigata, Nasaka Mata bullet biyar nadaiyi shirin danakeyi idan zamuje operation, Kallon ta nayi kamar intadata saikuma tausayinta yakamani gashi jikin yayi zafi sosai sai nakyaleta nasumbaci goshinta, Hakanan nakejin kamar zanyi bankwana da ita, Ganin lokaci naja yasaka nafito cikin hanzari nashiga mota, Maigadi yana magana bansama abunda yake cewaba, Burina inganni cikin kano don ceton wan babana kuma sirikina Wanda matata takewa wata irin soyayya, Gudu nake Wanda motar har tsalle take, Duk nashiga tashin hankali burin baiwuce naganni na isa bah, Amman duk gudu danake bansamu isa kano bah sai karfe biyar darabi anata sallar asuba, Bansamu motarsu bah haka nabi katanga nahaura cansaman kwanon su inda mukataba bi muka shiga Bantsaya KO inaba sai dakinsa, Saidai bankai gashiga cikin dakinba nazube bakin kofa, saboda abunda nagani yayi masifar bugar Dani, Kwamce yake cikin jini ga alamar harbin nan ga kirjinsa dakuma cikinsa, Harbi uku sukai mashi, Dararrafe nakarasa gabanshi kirjina bugawa kawai yakeyi, Don lokacin dasauran numfashinsa hannunsa yaketa mikoman, Bansan sadda wasu zafafan kwallah sukafara zarya ga fuskataba, Cikin Jan hali yafara man magana cewa"Adam kayafeman duk abun da kaganayiwa babanka bani nasaka kainaba, zuci.... Ce dakuma waccen shaidaniyar.....numfashinsa yafara daukewa yana dawowa, Yace babanka yana nan cikin koshin lafiya acikin drawer kayana akwai wani akwati nanan duk abunda kukeso yana ciki .....rikeni yayi sosai idonsa yana niyyar kafewa, Yadaga hannunsa daker yana nunaman kan wata loka. Sadda zanwaiga insake maido kaina gareshi yariga yacika..... Wani irin kuka yakucceman jijjigashi nake ina kuka natashin hankali...abunda yake nunaman naje nadauka, Mukulline dakuma wata wasika dayayi rubutu ajikinta, Haka matarsa tazo tasamemu dagani harshijikinmu yabaci dajini, Jinai tafasa wata Kara tana ihu azo acecesu ankashe Mata miji,bakina nasaki ina kallon ikon Allah kankace me gidan yacika makil, Har yansanda sunzo babu jimawa suka sakaman unka babu abunda take cewa sai shine shine nasamu yaharbeshi harbi uku yayi Mai, Mugu azzalumi karkukyaleshi kukulleshi wallahi shine ya kasheshi, Tundaga nan komi yajuye dani haka suka dunga dukana babuji babu gani, Akan saina amsa laipina nikuma nace kozasu kasheni bazan amsa laipin daban bah...... Kunji asalina dakuma asalin abunda yafaru.... Kotun tadauki hayaniya sosai yayinda mama da Zainab suke cikin tashin hankali, Tabbas babu makawa asirinsu yatonu zufa kawai sukeyi idonsu yayi luhu luhu saboda rashin gaskiya. Alkali yace"ganin wannan sharia bazata iya kammaluwa yau ba,dole sai dai gobe don haka iyalan marigayi Alhaji Muhammad yansanda surikesu ga hannu, Don gudun matsala watau matarsa dakuma yaranta macen da namijin, Idan Allah yakaimu gobe zamu dasa Still Adam yazama karkashin kulawar yansanda saboda tsaro, Karfe goma na safe zamucigaba da sauraren wannan karar" Yabuga gudumarsa *kotu! Kotu!!kotu!!!* *anan zantsaya aradu nagaji fah*😉 TAKUCE MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 _MAGAJIYAR KAINUWA_👌🏻😉 [2/7, 10:28 AM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. 33&34. Su mama sun shiga cikin tashin hankali,ko k'adan basu kawo haka yanzu bah,Amman lokaci guda reshe nashirin juyewa da mujiya,idanu kawai take rabawa kamar ansace ma karya y'ay'a. Haka y'ansanda suka tusa k'eyarsu har cikin mota jabeer ne suke tafe da Adam zuwa wajen motar da akazo dashi, Daka kalleshi zakasan yafara samun natsuwa yace"nagode Jabee..."ba na hana ka yi man wannan godiyar bah wallahi duk abunda zanyiwa Kai na da wanina haka yazama wajibi agareni Adam,don haka kabar yiman godiya munriga munzama d'aya." Har bakin motar yakaishi yabude mashi gidan gaba ya zauna yace, "To ina zakuje kukwana kenan,don gaskiya ban yarda kubi hanyar zuwa gida yanzu bah." "Eh dama bazamu tai gida ba, inada isassun kud'in dazan kama mana d'akuna a hote, karkadamu." D'an sandan dazai wuce dasu yashigo yaja motar sukabar wajen, Har motar tabace idonsa yana kan jannat datake tsaye nesa dasu kad'an,duk yadda yaso suhada ido abun yagagara. Saida tasan motar tawuce sannan tasauke wata irin ajiyar zuciya, Mama tace "lafiyarki kuwa" "Wallahi mama gajiya nayi sonake kawai nakwanta nahuta jikina ciwo take man" "Bari jabeer yazo muji yaza,ai" Daidai isowar Sa kenan yace"mama bazamu iya isa gida yanzu bah kinga duhun mangaruba yasauko, don haka kuzo muje kawai cikin gari mukama hotel kafin safe." Baban jannat da duk abun duniya ya isheshi akan wannan Al,amarin kunya yakeji bakad'an ba daker ya iya cewa"Jabeer ni bari zan kwana wajen maigadin can, kuje kawai don gaskiya zaka kashe kud'i dayawa." "Aa baba kata ho muje bana son wani Abu yafaru da d'ayan mu mafi A,Ala mutai wajen dazamu fi samun natsuwa kar kadamu inada isassun kud'i atare dani, Abdul K'ara so muwuce dare nayi yayiwa Abokinsa magana dayaketa zuba waya da cikarsa. Kowa yashiga yazauna jannat tayi tsaye tana waige waige, Jabeer yafito yace"lafiya kuwa" "Ina fah lafiya kuna shirin tafiya banga mubee bah" Kallon compound din wajen yayi yace"may be tayi wani wajen" "Bana tunanin hakan gaskiya, ina zargin tana ciki don tunda akafito banganta bah" "OK zo muje mugani" Shiga sukai Neman ta sak'o dalungu Amman basu same ta bah, Duk hankalinsu yatashi sosai maigadin suka tambaya, Yace"kuzaga baya naga wata d'azu tabi tawajen tunanina zata kewaya ne" Har suna tuntub'e suka bi wajen, Zaune take tasaka kanta cikin guiwarta tana wani irin kuka Mai ban tausayi, don da alama tajima tanayin Sa don gashi nan muryar bata fita sosai. Cikin tausaya wa jannat ta durkusa k'usa da ita tace"haba mubeenat taya zakizo ki zauna nan kedaya maimakon kitaho cikin mu, saikace ba yan uwanki ba kinga dare yanayi tashi muje." Cikin muryarta data dishe tace"jannat kubarni nan inajin kunyar ki nakasa yafewa kaina inajin tsanar Kai na akan abunda nayiwa mijina da ke, ta sake rushewa da kuka." Kama ta tayi ta mik'ar da ita tace, "Muje banason wani dogon bayani saikije kiyita tsanar kankin tunda nidai nace maki nayafe,to kuma tada maganar tamiye shikuma Adam wannan tsakanin kune, idan angama zaman k'ara kwa dai daita." Bude baya tayi wajen nafee tazaunar da ita, Takoma gaba tashiga yatada sukabar kotun, Babu Mai cewa komi har suka karasa wani k'ayataccen hotel cikin k'an kanen lokaci yabiya kud'in dakuna uku, D'aya shida baba, d'aya maman jannat da maman jabeer sai kakarshi d'in, sai d'ayan mubee da jannat sai nafee. Order abinci yayo yakawo masu ishashen Abinci kuwa Wanda sukaci suka k'oshi, Saida jannat tayi Jan ido ga mubee sannan tasamu taci Abunka ga Mai juna biyu saigashi taci dayawa, dama kuma ga yunwa tanaji. Sukai sallolinsu kowa yasauke kafad'ar Sa saman katifa, *JANNAT,MUBEE,NAFEE,ASUBA TAGARI* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *RANAR WANKA BA,AB'OYON CIBI* Kotun tayi wata irin cika taban mamaki, Don jiya anwatsa jaridar zaman da akai manyan mutane dadama sunkaranta,wasu saboda zalk'i da k'agara suji yadda za akaya sukataho don ganewa idonsu, Don yau wasu saidai atsaye suke, wasu jingine da bango, Adam ne akashigo dashi y'ansanda biyu ke tsaron bayansa har yatsaya mada katarsa. Zuwan can akashigo dasu mama sukazauna,daka kallesu zakasan basu samu ishashen bacci bah,idonsu ya yakunbura. Jannat tana sanye da kayan ta na lawyer tayi kyau har tagaji, Satar kallon ta yake itama haka akai Sa,a yasake jefa idonsa cikin nata batasan sadda sassanyan murmushi yakucce Mata bah, Alk'ali yashigo aka Mike don girmamawa saida yazauna sannan kowa yazauna, Rubuce rubucensa yake yad'auki lokaci yanayi kafin daga bisani yayi gyaran murya tare da sallama yafara dacewa, "Don tabbatar da cewar labarin da Adam yabayar gaskiyane, kuma duk abunda yafaru aciki hakan yake, ko barrister murjanatu tanada kwararan hujjojin dazasu tabbatar ma da wannan kotun cewa gaskiyane duk abunda yagudana,muna saurarenki." Cikin girmamawa ta mike tayi gaisuwa sannan tace"yamai girma Mai shaira idan babu damuwa zanso kotu tabani damar gabatar da shaidata mafi k'aranta acikin shaiduna" "Kotu tabaki dama" Wani d'ansanda dasuka taho dashi daga gida Wanda yana d'aya daga cikin wad'an da suka kama mutanen dasuka biyo su jannat da jabeer ranar dazasu zo hunkuy. "Tace inspecter jamil kashigo da mutanen nan damukazo dasu" Babu b'ata lokaci yaje inda akarufesu yafiddosu duk sunyi ligif, Saboda wuyar da akabasu cikinsu kuwa hada Bala. Wajen tsayar da Mai laipi aka kaisu, Qur ani akaba su don yin rantsuwa zasu fadi gaskiya, kuma duk sukai don KO idonsu basa iya budewa sosai. Wajensu ta isa tayiwa nafarkon magana,"kozaka gayawa kotu sunan ka" Idonsa d'aya saboda kumburi yarufe bakinsa yafashe jinin har yabushe saboda wuya, daker ya iyace wa"sunana hasanu" "Meye alakarka da Adam" "Oganmu ne alokacin baya damukai aiki dashi" "Kozaka gaya ma kotu gaskiyar Abunda kasani akan wannan k'arar" "Bazan iya b'oye abunda na saniba, oganmu barau shine yahad'a mashi wannan kullin saboda yafita daga cikinmu,Wanda dokace idan kashigo bazaka taba fitaba, kasancewar shine jarumin cikinmu oganmu yanaji dashi,shiyasa fitarshi cikinmu tayiwa oganmu zafi sosai, duk hanyar dazai ga yamaidoshi yabi Amman abanza, Wataran muna zaune bala yashigo cikin d'okin sanar da oganmu cewar ai Adam zaiyi aure kuma diyar mutumen dayake farauta ce zai Aura, wannan wata damace da yakamata muyi anfani da ita wajen daukar fansa" "Oganmu yace shikenan yasan mezaiyi,Bayan wani lokaci kawai yakiramu nida abokin aikin mu yace mushirya yau Adam zai tai abuja shida matarsa, bayason d'ayansu yarayu dagashi har matar tashi, haka mukabisu mukaringa harbe harbe ahanya har yayi nasarar tsere mana, Mukadawo babu nasara Amman oganmu bai hakura bah yasake turamu sadda sukazo kano zasu koma abuja, Nan mukai nasarar turasu wani rami da tunanin sun mutu bansan ina oganmu yake samun labarin suba, Yace basu mutuba angaya Mai, Don haka lokaci yayi dazasu aiwatar da abunda suka shirya, bansan mesuka shirya bah kawai dai tsakar dare yakiramu zamu fita operation saigamu cikin gidan sirikin Adam, Waya oganmu yad'auka yayiwa Adam text bansan meyace mashi bah, Bayan yayi mashi text d'in ya sake yin wani kiran naji yana cewa hajiya muna iya shigowa yanzu, Tace mashi Aa sukara d'an jinkir tawa, bansan dawa yayi wayar bah,Amman gaduk alamu bala yasani. Mundauki awa guda darabi awaje kafin wacce yakira tasake kiransa, tace muna iyashigowa tak'ofar sama mukabi bayan mundaure maigadi gidan, D'akin maigidan muka shiga yana kwance bacci yake don da alamar bai dad'e dafara shiba, Wani bugu oga barau yakai mashi ga wuyansa, Ahaukace yatashi yana kallonmu cikin tashin hankali, Dariya oga yayi yace"barka da zuwan ranar mutuwarka," Sosai wannan mutumen yarud'e yana cewa mezan baku duk abunda kakeso zanbaka karkarabani da rayuwata, Dariya ogan yayi yace"AI aikin gama yagama yau saika bak'unci lahira,Amman kafin nan bari naje nahuta da iyalinka don daman itace taturoni nakasheka,nakuma kwashi dukiyarka,sannan Adam nabisa hanyar zuwa cetonka,sadda zaizo kadad'e da tafiya barzahu dayazo kuma zaitaka sahun b'arawo, hukuma ce zata Kama shi akan shine yayi ajalinka,wata dariya yakwashe da ita, wanna bawan Allah yana kuka yana rokonsa Amman oganmu yabuge mai baki har hak'oransa suka fita, Yafice yana kwance belt din wandonsa, Yace mana mudaure shi muje mukwashi duk Iyakar kudi'n damukeso kafin yadawo, karkuma mubarshi yayi yunkurin guduwa, Bayan oganmu yafita bala shima yafita don duba sauran d'akunan, Ganin duk sunfita "nace mashi bawan Allah mezan taimakeka dashi kafin yadawo" Yana kuka yace"kakunceni inason zanrubuta wasiyya ga y'ata kwanceshi nayi yadauko takadda da biro yafara rubutawa, Yagama sannan yabud'e durowar Sa yaciro wani mukulli ya ajiye saman takaddar, Yadawo yace na daureshi inajin tausayinsa dole nayi don idan nayi kuskure oganmu bayajin komi wajen kashe rai. Haka yadawo daga aikata zinarsa, Gabana yasakar mashi bullet ga kirji yakuma Sakar mashi wani ga ciki har guda biyu, Mukafice mukabarshi yana halbe halben mutuwa, Ficewa mukai daga unguwar, naga sadda motar Adam tawucemu, Dariya oganmu yayi yace" shege Dan iska zaka gane kurenka,iyakar Abunda nasani kenan akan wannan case din Sai kuma ranar da muka biyoku daya turomu akan karmu barku darai" Shiru kotun tayi kowa najinjina irin rashin imanin da mutane kedashi, "Mungode malam hasanu" Tajuya ga bala tace"malam bala kozaka iya gayama kotu gaskiyar Abunda kasani akan wannan k'arar" Shima dai muryar bata fita sosai yace"duk Abunda hasanu yafad'a gaskiyane, kuma K'arin wani Abun oganmu yasan matar marigayi don tsohuwar karuwar sace tun tana budurwa kan tayi Aure, Sadda nakai mashi wannan labarin na auren Adam da diyarta,cewa yayi takwan gidan sauki bayan bikin ne yashirya yaje gidan nine narakashi, Yazo amatsayin bako koda taganshi hankalinta yatashi,take cewa meyazo yi gidan Aurenta shine yace ta kwantar da hankalinta shi maslaha yazo sunema shida ita, Yace kinsan Wanda kikabari yarki ta aura kuwa nan yake gaya Mata irin abunda ke tsakanin mijinta da Adam, Yace tadalilin yaga y'arki yafita daga cikin harkarmu don haka ni tayani d'aukar fansa zakiyi kekuma nasan mekikewa, Bai wuce kikashe mijinki bah kukwashe dukiyar data tsole maki ido keda shegun yaranki ko bahaka bah" "Tace hakane kullum ranar duniya da wannan burin nake kwana nake tashi, saboda inahar nabari Alhaji yamutu bani nakashe shiba kaf dukiyarsa ta waccen shegiyar yar tashi ce dayake sonta fiye da kowa, ni Nahaifeta Amman jinake Zan iya hadasu du kana kashe shegu, yanzu mekake ganin zaai." "Zamu Fara gamawa da Adam da d'iyarki daga baya maji dashi Mijin naki" Tace "Yawwa haka za,ai yanzu jibi zasu wuce Abuja zanso daga lokacin sunbar duniyar" "Yace angama saman number ki" Haka kuwa akai Amman bamuyi nasara bah kamar yadda hasanu yafad'a Haka nan rana tabiyu dazamu bisu itace tagaya mana tafiyarsu, Wanda muka jefasu wani rami da tunani munyi nasara Ashe Bahaka bah, Karshe suka yanke shawarar kawai sukashe alhajin sai adorawa Adam laipin, Wanda za,ayanke Mai hukincin kisa batare da tsaurara bincikeba,iyakar Abunda nasani Kenan Amma Adam bashine yakashe Alhaji bah matarsa tabada kwangilar Kisan" Jannat tajuyo tace"ya Mai sharia, wannan ma kad'ai ya isa yawanke Adam daga wannan zargin, Amman don kara tabbatar ma da kotu da mutanen ta gawata shaidar........ *MUHADU NEXT PAGE DONJIN WACE SHAIDAR CE KUMA ZAMUKARA JI* TAKUCE HAR KULLUM MAMAN MUHSEEN✍🏻✍🏻 *KUMA* 👇🏻 _MAGAJIYAR KAINUWA_👌🏻😉[2/11, 1:39 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. 35&36. Wannan akwatin tad'auko ta sanya makulli tashiga bud'ewa,duk inda hankalin mama yake yakai k'ololuwa wajen tashi, tabbas akwai matsala sunshiga uku inji mamar don tuni jikinta yafara b'ari. Babu komai cikin akwatin face takaddu,takadda tafarko ta shaidar rabon gadoce tana magana akan cewar gadon su baban adam anrabashi,gashaidar anba babana nan sannan gashaidar anba baban mubee, sannan ga shaidar anba baban Adam da maman jabeer. "Yamai sharia gashi kagani" Tamika mashi sannan tacigaba dakaranta wata takaddar, "Yamai sharia anan annuna cewar anaba mahaifin Adam gadon Sa Amman wannan wasikar da marigayi yayi ta bayyan cewa anba kowa kasonsa Amman banda mahaifin Adam." "Ga abunda marigayi yake fada" _"HAKIKA DUK WANDA BAIDACE MATA TAGARI BAH YANA CIKIN GARARIN RAYUWA,NAYI DANA SANIN DUK ABUBUWAN DASUKA FARU,HAKIKA MATATA CE KANGABA WAJEN GANIN NA HANDAME GADON Y'AN UWANA BANSAN MEYASA IDAN TASAKANI ABU NAKE KASAYIN MUSU AKAI,DUK ABUNDA TACE DANI TO NAKE CEWA KUMA INYI ABUN WALA MAIKYAU NE KOMARAR KYAU,ALOKACIN DANA SANAR MATA HALIN DA GADON MU YAKECIKI,ITACE TAZAUNAR DANI TAGAYA MAN YADDA ZANYI DUKIYAR TADAWO WAJENA,BANYI MUSUBA HAKA NAJE NA SATO KANENA MAIKAUNA TA NADINGA GANA MASHI AZABA,AKAN SAIYA GAYA MAN WAJEN DA YABOYE KUD'IN HALIN DAYAKE CIKI YASAKA YASANAR DANI,CAN KAUYEN NAJE HAR INDA YAGAYA MAN YA BINNE TA NAJE NATONO,NADAWO DA ITA MAMUDA DA MARIYA SUKA BUGA KAI GA BANGO SAI ANRABA ANBA KOWA KASAN SA,SUN SAKONI GABA DA TASHIN HANKALI,BANSANAR DA ITABA NAKIRA WANI LIMAN YARABA MANA AKAI KOMI ARUBUCE,DANA SANAR DA ITA CEWAR GA HALIN DA KUDI SUKE,NAN TAKE TACE TO WALLAHI KARNA SAKE NABA WANCEN BAREN,BANYI MUSUBA NACE MATA TO NASAKA KUDIN CIKIN JARINA NACIGABA DA JUYAWA,HAKAN BAISAKA NASAKI MUDASSIR BAH,DON GANI NAKE IDAN NASAKAI ZAI IYA KAIMU K'ARA,HAKA TARINGA BANI KWARIN GUIWAR GANA MASHI WUYA KALA KALA,HANKALINA BAIGAMA TASHIBA SAIDA NAGANO MANUFAR ABUNDA TAKEYI,ASHE BADAN ALLAH TA AURENI BAH TANA DA BURIN MALLAKAR DUK WATA DUKIYAR DANA TARA,BOKAN DAKE MATA AIKI SHINE YATONA MATA ASIRI SABODA TAKI BIYANSA KUDINSA,ASHE DUK YARAN DATA HAIFA MUBEENAT CE KADAI TAWA,SANNAN DUK ABUNDA TACE NAYI BANA MUSU ASHE SUNANA TAKAI WAJEN BOKA,SANNAN TAZIGANI AKAN DUKIYAR YAN UWANA SABODA TASAMU TAHADA MALLAKE. DAGA SADDA NASAN WANNAN NADAINA CUTAR DAD'AN UWANA NAKUMA CIGABA DAYIN TAKA TSAN TSAN DA ITA,SADDA SAGIR YANA BINCIKE AKAINA BANSANI BAH SAI RANAR DA TASAKA AKA KASHESHI WANI YARONA YAKE GAYAMAN,BANSAN CEWAR YARON MUDASSIR NE YA AURI MUBEE BAH SAIDA GA BAYA AKAYOMAN WASIKA AKABAN BANSAN KOWAYE BAH,DA ALAMA MATATA TASAN HAKAN,NAYI WA MUBEE KURARI NE AGABANTA DON KARTA ZARGI WANI ABU,SABODA INASON DAGA BAYA NAJE CAN ABUJAR,MUYI MAGANA DASU INDA HALIMA HAR NAYI MASU VISA SUBAR KASAR HARDA SHI MUDASSIR DIN,SABODA MUGUWACE TABUGAWA AJARIDA."_ _"BANSAN SHIRIN DATAKE SHIRYA WABA AMMAN TABBAS DUK NASAN TANAYIN WANI ABU MARAR KYAU,RANAR DANACE ZANJE ABUJA TABBAS BATA YARDA DANIBA SHIYASA TAYI DUK YADDA TAYI BANJEBA,KARSHE DAGANAN JIKINA YAMUTU NAKASA YIN KOMI,DON HAKA KOMI YABIYO BAYA MATATA CE TAK'ULLASHI KAR AZARGI KOWA SANNAN MUDASSIR YANA NAN CIKIN KOSHIN LAFIYA YANA GIDAN AMININA ALHAJI KAMILU MATAWALLE ACIKIN GARIN ABUJA SANNAN KASHI BIYU DARABIN DUKIYAR DANA BARI TA MUDASSIR CE KASHI GUDA SHINE NAWA SANNNA ACIKIN ZAINAB DA SAMA,ILA DA MUBEENAT TAU MUBEE ITADAYA CE DIYATA TA SUNNA SAURAN DUK YAN DANDI NE."_ Bayan tagama karantawa tamika mashi wasikar, tacigaba da cewa. "yamai sharia kaji Abunda marigayi yafada,don haka ina rokon wannan kotu Mai adalci tawanke Adam daga zargin da ake mashi Sannan amallaka mashi hakkin mahaifinsa,akuma biyasu hakkin su da akadauka anzalincesu ancuta masu....... Hawaye take sharewa kuka nason kucce Mata,daker adakatar dashi, Yamai sharia dauki kwak,kwaran mataki akansu, akuma hukunta masu ruwa da tsakin wannan case." "Sannan har walau gawasu takaddu nan yamai sharia,nasamesu ne adakin hajiya deluwa da gani kasan masu muhimmancine anmasu wani irin boyo na musanman" Tafiddosu tana dubawa, "Yamai sharia wanann takadar mallakar gidan man shine,wannan kuma takardar mallakar gidajen Sa guda uku ne dake nan garin, wannan kuma ta filayensa ne guda biyu dake kano, wanna kuma takrdar gidan dasuke cikene akano." "Yamai sharia sun sacesu ne sun yi sing don idan anzo nan suce shine ya mallaka masu, Bacin karya suke macuta kawai, ina rokon wannan kotu da ta hukuntasu hukumci daidai da laipinsu,sanna inason abiya magabatan marigayi sagir diyyan ransa...... Kuka yakucce Mata Mai cike da tsananin kunci da kewar masoyin nata, taya zata iya mancewa da sagir Wanda yayi Mata wata kalar soyayya wacce bata tunanin hat tagama rayuwarta zatasamu Mai yimata. Komawa tayi tazauna tana shashshekar kukanta. *KUYI HKR DA WANNAN, MUHADU GOBE DONJIN IRIN HUKUNCIN DA ALK'ALI ZAI YANKEWA WAD'AN NAN MUTANEN.* TAKUCE MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 Kuma 👇🏻 Magajiyar kainuwa😉👌🏻 [2/13, 8:08 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. 37&38. Alk'ali yagama rubuce_rubucen Sa yad'ago yafara dacewa, "Wannan kotu Mai Adalci tawanke Adam mudassir daga wannan zargin da akemai,sannan y'ansanda sukamo Barau sugurfanar dashi agabanta." "Dukiyar marigayi kuwa kotu nabukatar lauyansa tare da duk wata kadara dayabari,domin fidda hakkin malam mudassir,sannan hajiya deluwa kotu tayanke Mata zaman gidan kaso watau daurin rai darai agidan yari tare da aiki Mai wahala,yaranta kuma zasuyi zaman shekara guda batare da cutar waba don yazama izna gakowa bama sukadai bah." "Bala da sauran abokansu zasu kasance zaman din din din agidan yari tare da aiki tukuru,Barau kuma kotu ta yanke mashi hukuncin kisa ta hanyar rataya.......akawo Barau gobe y'ansanda sukeda alhakin wannan..... *KOTU TA SALLAMI WANNAN KARAR*....... Hayaniya kotun keyi sosai bayan da Alk'ali yasallami kowa, Kuka mama keyi itada su Zainab kamar zasu mutu yayinda y'ansanda suka sakamasu unka, bawanda yaji tausayinsu kokad'an mubee kau ko kallonsu batayi bah,don fatan ta awuce dasu ko zata daina ganinsu wata irin tsanarsu takeji acikin zuciyarta,idan tatuna dadynta dakuma irin yadda suka dorawa mijinta laifin da bashida hakkinsa,suka kuma zugata tayi mashi Shari akotu, wani irin zafi kirjinta yake Mata taji kwata_kwata tatsani kanta kuka tafashe dashi Mai rikita zuciya da ban tausayi sunagani aka tusa k'eyarsu cikin motar yan sanda. Daya wan mutane murna da farinciki suke zuwa yiwa Adam shikuwa bakinsa yakasa rufuwa,don tsananin farinciki marar misaltuwa Mata da maza gaisawa kawai sukedashi Amman duk dahaka hankalinsa yakasu kashi biyu hangen ta inda zaiga jannat yake, Daker yasamu mutanen suka ragu jabeer yabud'ema shi gaba yazauna. Mubee tana jikin maman jabeer kuka take kamar ranta zaifita, don tayi nadamar kasancewar mamace mahaifiyarta jitake inama itace akayanke wa hukuncin kisan, lallashinta kawai suke cike da tausaya wa haka suka karasa wajen motar Abokin jabeer Abdul. Alhaji malam yatunkari jabeer cike da kunyar Adam,don bayason suhada ido baisan da wane idon zai kallai bah. "Jabeeru inajin baikamata mutafi gida bamuje mun ga mudassir bah kokuwa." Huci yafurzar yana kallon gefe don bama Adam bah,harshi yanzu saiyaji haushin Alhaji malam din yake,Amman saiya danne yace. "Aa baba kuje gida kawai danida Adam da jannat zamuje, duk dare insha Allah yau hunk'uy zamu kwana." Bazai iyayin jayayya dashiba don sosai yakejin kunyarsu, Yace, "To shimenan aidashi zaku dawo ko" "Sai yadda tayuwu dai don idan muntaho dashi bamuda gidan dazamu saukeshi." Shiru yayi don baiji dadin maganar bah sai yace, "Haba jabeeru gidana aigidan mudassir ne karkace haka, wallahi sharrin zuciya ne kodacan abunda yafaru,don Allah kitaho dashi naganshi nakuma roki yafiyarsa." "Shikenan baba jeka insha Allah zamu taho dashi karkadamu." Haka yajuya wajen motar yashiga, Abdul din yaja motar suka nufi garin Kaduna konace hunk'uy d'in. Duk abunda jabeer da Alhaji malam suka tattauna Adam yana jinsu, Baice masu komiba saida jabeer din yashigo motar sannan yace mashi"meyasa kayi mashi Alk'awarin dabazaka cikaba." "Kamar yakenan" "Kace zaka taho dashi har gida bacin ni banada wannan ra,ayin zansamar mana mazauni nidashi wani wajen Mucigaba da rayuwar mu kamar lokacin baya." "Karkace haka Adam, komi yariga yawuce karkace zakadauki gaba dakowa yanzu kowa yadauki darasi, sungane kurensu kuma kodan jannat kayafewa Alhaji malam." Shiru yayi kafin yace"nemota muwuce yunwa nakeji,ga gajiya jikina ciwo yake salloli najirana." Fita yayi yashiga nemanta daker yagano ta, Taci kuka tagodewa Allah duk tanbayar dayayi mata takasa bashi Ansa haka tabude baya tashiga bata ma Lura da Adam dake gaba bah. Cikin garin suka nufah kowa yayi jigum yana sak'e sak'e Jannat ganin babu motarsu baba yasaka tace, "yah jabeer ina su baba ne." Yace"suntafi gida tundazu." "To mu ina zamuje." yace"zamuje mutaho da baban Adam ne." Bata sake cewa komiba duk da sai yanzu ta Lura da Adam d'in. Gaba d'aya tarasa meke cin zuciyarta kwata_kwata sai takejin haushin kowa takeji, Sai take ganin bai rasa nasaba da tada Mata tsumin soyayyar sahibinta da akai ne shiyasa. Basu sha wata wuyaba suka gano gidan mutumen,saboda sananne ne cikin garin babban mutun ne kuma d'an siyasa, Anyi masu tarbar mutunci sosai angabatar masu da kayan cinye_cinye Amman babu Wanda yasamu damar saka komi cikin cikinsa, Burinsu suga baban kawai karma Adam yaji labari. Jannat dai tashiga ciki tayi salla harma tadan ci Julluf din cus_cus da ferfesun kaji da aka kawo Mata sai lemu. Acan falon Alhajin yashigo cikin Fara,a suka sake gaisawa cikin mutunci, Yace"gashi kuma babu Wanda nagane cikinku y'an samari." Cikin girma mamawa jabeer yace, "Alhaji mu yaran malam mudassir ne munzo tafiya dashi ne" Cikin mamaki da Fara,a ssosai fuskarsa yace"dagaske! Amman gaskiya naji dadi waye Adam acikin ku zanso ganinsa kullum mudassir bashida magana saita yaronsa Adam,Amman abun yayi dadi" Cikin murmushi Adam yace"nine Alhaji,ina baban nawa nak'agu naganshi nayi kewarsa bazan iya kwatan ta irin yadda nayi kewarsa bah." Kwallah suka ziraro mashi masu zafi Wanda baitab'ajin zafin wad'anda yazubda baya bah sai yanzu. Tasowa yayi ya iso gabanshi yadafa kafadarsa yace cikin tausayawa, "Daina kuka yarona babanka yana cikin koshin lafiya kanatsu bari naje nazo maka dashi." Yatashi ya fita daga falon, Jabeer yadafa shi cikin alamun lallashi yake bubbuga kafad'ar sa. Shiru sukai kowa da kalar tunanin dayake, K'arar bud'e kofa ne yasaka su mik'ewa suduka don Adam har yanufi k'ofar........saikuma yayi turusss ganin jannat ce... Komawa yayi zauna yana dafe dakanshi yana Ayyana yazai ga baban nashi ya na nan yadda yake kokuwa yacanza, Wata zuciyar tace taya bazai canzaba yasha bak'ar wuya wajen mak'iyansa....... Sorry wlh adaddafe nayi makushi fatan zaku man uziri. *ZANYI ANFANI DA WANNAN DAMAR DOMIN MIK'A GODIYATA GA D'AUKACIN DUK FAN'S DINA NACIKIN ZAUREN (MRS BB) DAMA WAD'ANDA BASA CIKI,HAK'IK'ANIN GASKIYA INA ALFAHARI DAKU AKODA YAUSHE, INA MAKU ADDUAR ALLAH BIYAKU DA ALKAIRINSA YADDA KUKE FARANTA MAN NIMA ALLAH YABANI DAMAR CIGABA DA FARANTA MAKU.* TAKUCE KUMA MAI KAUNARKU MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 *kuma* 👇🏻 Magajiyar kainuwa👌🏻😉 [2/15, 11:46 AM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. 39. Neman waje tayi tazauna tana kallonsu bata dai ce komiba, Sun dade zaune suna zaman shiru saiga shi sunshigo. Azabure Adam yatashi ya isa ga baban yarungumeshi baisan sadda yafashe da wani irin kukaba, Wanda kowa cikin wannan falon yatausaya mashi, baban ne yayi karfin halin danne nashi kukan yad'ago kanshi, Cikin kwantar da hankali da lallashi yace, "Haba Adamu na saikace ba jarumin d'ana bah,tunda gani ai yanzu komi yawuce zauna sakeni haka nan babu inda zansake tafiya." Dariya sukai masu suduka. Zama sukai Amman bai yadda sunraba mazauni bah, Baban nakan one seater shikuma yana saman hannun kujerar. "Alhajin yace Yaudai mudassir Allah yacika maka burinka ga Adam agabanka." Murmushi yayi yace"tabbas ina cike da farinciki zantayiwa Allah godiya akan hakan,yakalli Jabeer Abokinka ne wannan yarakoka." Yafada tare da kallon Adam d'in, "eh Baba Abokina nane kuma d'an uwana da yafiddoni daga cikin wani bala,i shida waccen baiwar Allah itama d'in yar uwata ce Baba." Kallon mamaki da tambaya yake mashi, Baisamu damar furta komiba Jabeer yace"Hakane baba Adam yashiga wata irin rayuwa bayan b'atanka yayi rayuwa Mai cike da wahala da rashin mafad'i,nan fa Jabeer yafara suburbud'oma Baba bayani tun daga sadda Adam yanemai yarasa har zuwa zaman kotun yau da aka k'are. Wannan Karon yakasa rik'e kukanshi baisan sadda ya kuccemai bah, Taso wa yayi yarungume Jabeer yayiwa Jannat alamar itama tataso, Haka yarungumesu yana shashshekar kuka tare da saka masu Albarka daker yahakura yasakesu. Alhajin yace"tabbas Allah baya barin hakkin wani kanwani,indai kayi hakuri to nasara tana zuwa Allah nasonka Adam shiyasa yajefo maka masoyanka y'an uwanka batare da wata dubarar kaba, bakada Abunda zaka biyasu dashi sai Addua don sunyi maka hallaci kaima kayi K'O K'arin ganin basu nemi wani Abu sun rasaba, Allah yakyauta gaba." Kowa yace Amen. Jabeer yace "baba tare dakai zamu wuce yau insha Allah" Adam ya b'ata fuska yace"Aa nan zamu zauna har saina nemi wajen dazan sakashi,kuyi tafiyarku." "Aa Adamu Karna sake jin haka komi yawuce kuma muna fatan babu Abunda zaisake faruwa sai Alkairi,don haka bari naje nadauko kayana muwuce,nima nazak'u naga yan uwana shekara aru_aru, har da iyalansu gasunan kuma sun mana rana." Tashi yayi yafita Alhajin yabi bayansa, Wani banzan kallo Jannat ta wurga Mai taja dogon tsaki, Wanda babu Wanda baijita bah wajen kuma duk sunsan da Wanda take, bai wuce Adam bah. Basu d'auki lokaciba saigasu sundawo, Jabeer ya anshi akwatin Adam shima yad'auki guda duk suka fito wajen motarsu, Alhaji jiyake kamar baba kar yatafi saboda sabo tirken wawa,sunsaba gashi kuma baban akwai dad'in zama. Sunsaka kayan cikin mota sukai musabaha dajuna, Baba da Alhajin rungume juna sukai idon kowa yacika tab,da kwallah cikin rawar murya Alhajin yace, "Mudassir komi kakeso kayi man magana, indai banfi karfinsa bah nayi maka Alkawarin baka, kuma insha Allahu dani da iyalina zamu zo maku ziyara," Shima baban yace"karkadamu AI munzama Ahali daya, duk inda muke muna tare nagode kwarai bansan da irin kalamin dazan gode maka ba Allah kadai zaibiyaka" Daker suka rabu sukashiga mota, Adam k'inzama gaba yayi yazauna baya shida baban Alhajin ya leko yace"D'ana duk sadda kake bukatar aiki kazo kasaman, ka anshi n. wayata wajen babanka." Godiya Adam yayi sosai sannan Jabeer yaja motar suka bar gidan, Jannat ce zaune wajen Mai zaman banza, Hira kawai suke Amman bakajin bakinta Allah kadai yasan wainar datake toyawa itada zuciyarta. Sosai jabeer yake falla gudu saida baba yatanka akan yarage basauri sukeba, Fatansu Allah yakaisu lafiya. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *AGURGUJE* Wannan Ahlin sunsamu zaman lafiya fiye da duk sauran lokutan baya, Saidai tsakanin Adam da mubee Abun babu dad'in ji, don yarufe idonsa yace wallahi duk Wanda yasake mashi magana akan sudaidai ta wallahi zai tsige igiyar Auren yahuta, yace baiga damar sasantawa da itaba Anma an isheshi to wallahi gaf yake da sakinta idan suka damai. Nafee kuwa itada jabeer suka jone dama tuni iyayen sunsan da maganar, Soyewarsu kawai sukeyi babu Abunda yadamesu Al,Amarin daya saka jannat cikin matsanan ciyar damuwa kenan, Saboda duk Iyakar hangenta da hasashenta tad'auka jabeer sonta yake, Wanda harta fara koyawa zuciyarta sonsa Ashe bahaka bahne,inda ma tagodewa Allah bata zurfafa son nashiba tabari sai yafurta Mata saita amunce,saigashi kuma Ashe yadade yana son kanwarta Shikenan ita bazata sake samun Mai kaunarta bah bayan sagir,batada aiki sai kuka idan ta kad'aice ita d'aya tana tunaninsa. Mubee cikinta yana tagirma Amman koda yaushe cikin kunci take, Saboda damuwa tayi Mata yawa Wanda hakan yaja Mata mummunan illah, don Ab'oye har Aman jini takeyi saboda zuciyarta datake Mata wata irin ciwo da kirjinta, Duk yadda jannat ke son kusanta tata da Adam, takasa sakewa saboda gani take yanzu ita ba kamar kowa bace, sau tari jitake inama ace tabi bayan dadynta. Adam yasake samu wani Katon aiki A Lego's wani babban company k'era motoci sukad'aukeshi da taimakon wannan Alhajin dai, Kowa yataya shi murna sunbashi lokaci ishashe ya shirya sai yawuce, Tuni anbawa Baban Adam dukiyarsa, Nan fah yaje Abuja yasiyi kamfacecen gida nanuna ma Sa,a Wanda yakeda burin tattaro duk ahalinsa sudawo nan dazama. Baigaya ma kowa yayi wannan aikin bah, Yayi shiru sai lokacin da akagama shirya gidan ansaka komi sannan yad'aukesu yakaisu matsayin surprise. Jabeer ne suke magana da Adam akan mubee, "Adam kaduba rayuwar yarinyar nan kaji tausayin ta kajawo ta jikinka kudaidai ta,bakajin tausayinta ne Adam tarasa komi tarasa danginta tarasa mamanta tarasa kowa, kuma kaida karage Mata bazaka sauko karungumi matarka bah" Ajiyar zuciya yayi yakalli jabeer d'in yace"wallahi Jabeer inson mubee har kwanan gobe Sannan inason mudaidaita kullum,saidai me akwai abunda yake cin zuciyata wallahi tun bayan shigata wannan case din shigowar jannat cikin rayuwata yacanza man komi, in takaice maka labari sai nakejin duk wata soyayyar dana kewa mubee wallahi wadda nakewa jannat ta linka tata sau dubu,bakuma don tafi mubee komi badan wannan laifin datayi man bah yasaka naji haka, aa Allah ne ya jefaman haka Araina natsaya Jan lokacine don insan hanyar dazan b'ullo da jannat zata amunce nazauna dasu subiyu saboda har kwanan gobe ina son matata, kuma yanzu nikaina bansan irin kaunar danake ma jannat bah,yazanyi Abokina gayaman" Jinjina Kai kawai jabeer yake cike da Al,ajabi da mamaki. Ajiyar zuciya yayi yace"Adam wannan duk bamai yuwuwa bane, kayi hakuri kajanye maganar jannat kajawo matarka ajikinka kudaidai ta itakuma kayi mata Adduar Allah yabata Wanda take so yake sonta nidai iyakar Abunda zance maka kenan." Wata irin zufa ce take karyo Mata, Jitake kafafunta sunkasa iya d'aukarta shin shiga zatai koko juyawa zatai da tagama jin wannan rud'anin, Motsin za,a fito yasaka tayi saurin shigewa wani lungu har jabeer yazo yawuce tawajen. Aman afuwa sai gobe zakukijini. TAKUCE HAR KULLUM MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 Kuma Magajiyar kainuwa😉👌🏻 [2/15, 6:30 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. *40.* ✍kirjinta take jin ya na wani irin bugawa sakama kon maganganun data gama jinsu yanzu,tsotsayin yakawota tayi wa Adam magana akan tsakaninsa da mubee saigashi taci karo da abunda yake Neman rikita Mata kwalawah. Ganin idan tace zata koma wajen fitowa zai iya ganinta,shiyasa tayanke kawai bari taje tafad'i abunda yakawota. Sallama tayi bakin k'ofar jin muryarta yasaka yaji gabansa yafad'i daker yasamu kwarin guiwar amsawa tare da bada iznin shigowa. Binta yayi da ido har tasamu tazauna saman kujerar dake d'akin, Duk kwarin guiwar data shigo dashi yarushe don takasa kallon cikin ida nunsa,shikuwa yakafeta da mayun idonsa ya na ta kallonta,shiyasa ma takasa sakewa,batare data d'ago idon bah tace masa, "Plss kabar kallona haka nan akwai abunda yakawoni." Ajiyar zuciya yasauke Mai sanyi wadda tasaka dole takallai suka had'a ido, dauke kai tayi kawai. "Ina saurarenki." Gyara zama tayi tad'an kawar dakai saboda sake tsareta da idon dayayi ita kuma har ga Allah tana duburcewa idan yana Mata wannan kallon. "Maganar matarka yakawoni, Yah Adam....shiru tayi tana wasa da yatsunta murmushi yayi ya na shafa madaidaicin gemunsa dadin sunan da takirashi dashi yaji yagyara kishingid'ar dayayi saman makekiyar katifar Sa yace, "Inajinki kinfara kinkuma shiru kosai na matso sirrice kar wani yaji." Batasan sadda ta maka mashi harara ba, Murmushi Mai kyau yayi yace "tuba nake barrister." Wata hararar tayi mashi Amman cikin wasa, tasadda kanta tacigaba dacewa, "Mubee nacikin matsanan ciyar damuwa Wanda bawanda zai iya rage Mata wannan zafin damuwar saikai,mubee abun atausaya matace tarasa dady Wanda yanuna Mata iyarakar kauna, tazo tarasa mahaifiyarta da yan uwanta,kai datake saka ran samun rangwame daga gareka kuma kazo kad'auki dogon fushi da ita,don Allah ka sassauta Mata mana Kai KO tausayinta Bakaji wallahi tana cikin buk'atarka,gashi ba itadaya bace ba ason masu juna biyu nashiga irin wannan damuwar." Kallon juna suke Wanda saidai ita tajanye idonta Amman shi cigaba yayi, Ganin yak'i cewa komi yasaka tamik'e zatabar mashi d'akin. Jitai yace"nikuma waye zaishare man tawa damuwar." Cak tayi! Takasa gaba dabaya Amman don karma yasan tasan meyake nufi sai tace"Allah zaimaka maganin taka" tafice tanajin kirjinta yana bugawa batasan mana,anar hakan bah. Cikin k'ankanen lokaci Adam yajawo matarsa ajiki suka shirya Wanda hakan bak'aramin dadi yayiwa kowabah, Ita kanta sai yanzu take jin Ashe duk damuwarsa ce tagigita ta haka,Ashe bakaramin so takeyiwa mijin nataba, kaso Saba,in nacikin damuwarta taragu don yadanne komi yana nunamata irin yadda yayi missing nata. An anshi kud'in auren nafee daga wajen kanen baban jabeer d'in, Anyi haka da kwana biyu kwatsam saiga Usman d'an d'an yayan mamansu jannat dake Abujah daman yana yawan zuwa lokaci lokaci,kasancewar yaron yanada zumunci kamar mahaifinsa,dayake shikadai ne d'a wajen iyayenshi shiyasa sukeji dashi sosai, duk bai wuce shekara Ashrin da bakwai bah,Wanda Ada shida jannat tsokanar juna suke kowa nacewa yagirmi Dan uwansa, Dayake shekara daya da rabi yaba jannat d'in. Tunda usman yazo yak'ella ido yaga mutuniyar tashi nan yafara k'ok'arin ganin sun daidai ta, Baiyi kwauron bakiba yasanar da ita halin dayake ciki akanta, Duk da harga Allah batason shiga cikinsu kasancewar mamanshi batason su kuma babu jituwa tsakanin ta da mamansu, Amman ganin idan ma tazauna gidan bazai Mata dad'i bah, badan tanason usman bah haka ta sallama mashi. Adam baisan shirin da akeba don kwanaki kad'an sukarage suwuce shida sahibarsa Lego's,shirye_shiryensa kawai yake Wanda har akakai ga tsayar da maganar za,a turo kud'i idan yaso ahad'e rana d'aya dana su jabeer. Saura kwana hudu suwuce yagama duk shirin dayake yau yana gidan, baije KO inaba yace hutawa zaiyyi yana kwance yana bacci mubee tashigo, Murmushi tayi ganin yadda yabaje daka ganshi kasan yayi masifar gajiya. Zama tayi tare da dire tire d'in lunch d'insa dabaici bah har k'arfe biyar yanzu, Kunnensa ta Kama taciza k'adan azabure yatashi yana murtsike idon Sa cike da bacci, Ganin ta yasaka yaturb'une fusak yace, "Sweety meyasa kika katseman bacci na ehy, ina tsaka da wasa da baby boy d'ina kika tasheni." Dariya tayi tace"Ayya sorry my love ganinai baccin yayi yawa zai kwarar da cikinka bakaci lunch d'inka bah shiyasa." "Saikin Biyani bacci na Anjima," Dariya tayi tare da mik'o mashi hannunta alamar yatashi suje toilet. Koda sukaje ita tayi mashi brush tare da hada mashi ruwan wanka, ta taimaka mashi yayi suna yi suna dariya cike da soyayya. Haka suka fito tataya shi yashirya sannan yayi sallar la,asar yadawo yagyara zaman cin Abincin. "Mekika girkaman sweetie" "Aa yau jannat ce tayi girkin saboda bak'onta" Bakawo komi aransa bah tazuba Mai Dambun shinkafa yaji tarugu dai_dai misali ga vegetable yaji sai kamshi yake,ga fefesun y'anciki nan tazuba Mai. Yad'ebo loma kenan yace"irin wannan dad'i haka sweetie saikisa namance sunana " "Bafa ninayi ba nace maka,jannat ce tayiwa mijin dazata Aur.......... Lomar dayakai bakinsa yafurzo ta waje nan take yayi wata irin mumminar kwarewa daidai shigowar jannat d'in tari take sosai Wanda yasaka idansa yayi wani irin jajawur kamar wuta, Rude war da mubee tayi tamantar da ita bashi ruwa ganin haka yasaka ta wurgar da tire d'in data kawo masu kunun ayar datayi tafigi robar faro tab'ale marfin takanga mashi ga baki..... Amman saboda wani mahaukacin kishi dake cin zuciyarsa bugar da robar yayi tafad'i ruwan ya tuttule, Kuma har lokacin tarin yake har numfashinsa yana d'aukewa, (Kunsan dai yadda kwarewa take more exespcialy ma ta dambu) Kuka mubee take saboda ganin irin yadda yake yi kamar zai mutu, duk wata dubara ta bace Mata tarasa mezatayi mashi jijjigashi takeyi tana kukan... Ganin kamar numfashinsa yajaaa zai d'auke yasaka jannat ture mubee ahaukace batare datasan tayi bah, bubbuga bayanshi take ganin hakan bamai yuwu wa bane kawai tahade bakinsu waje guda tana huramai iska dakarfi,tafita hayyacinta saboda tarud'e itama don bazata manta irin wannan kware war bah tasha bakar wuya, har saida sukaje asibiti. Daga gefe mubee takoma tana kallon ikon Allah, Kukan ma tsaya wa yayi tana kallonsu, Wani mahaukacin numfashi yaja yana bubbuga kirjinsa, Sai lokacin ya ankare da jannat bakinta nacikin nashi baisan sadda ya hankad'a ta baya ba tayi wata irin fad'uwa har tana wuntsilawa. Mubee ficewa tayi daga d'akin idonta cike da kwallah, Mehakan kenufi meyafaru taya haka zata faru tafara tunanin Abunda yajawo hakan dafe kanta tayi bayan tashiga d'akinsu tabbas akwai alamar tambaya akan hakan. Wani wahalallen kuka tasaki sadda taji bazata iya tashiba, Bayanta yarik'e saboda irin fad'uwar datayi yanajinta kukan harcikin k'ok'on ransa Amman zafin kishi da tafasar zuciya bazata barshi ma yakalleta bah,kanshi duk'e yana jin kirjinsa yana zafi saboda tarin dayayi. Kamar aturo jabeer yasa mesu ahaka maganar duniya yayi amman Adam yana duke baice komiba, Shi yatai maka Mata yakaita har cikin gida Mama tace "lafiya kuwa jabeer meyafaru" Baisan amsar dazai bataba sai cewa yayi fad'uwa tayi yanzu acan bakin k'ofa, Ita takamata tazaunar tashiga kitchen tad'ebo ruwa don gasa Mata, Taufah Ana wata gawata. TAKUCE MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 MAGAJIYAR KAINUWA😉👌🏻[2/17, 12:48 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. *41* ✍🏻 Ihu take lokacin da mamar kegasa Mata k'afar Wanda yajawo duk hankulan y'an gidan. Mubee dake kuka ad'aki dole ta lallashi kanta tafito, Nanma saiga baba Alhaji da kuma baban Adam, Usman shima yashigo duk sunata tambayar mamar meya sameta. "Wallahi babansu (watau baban Adam kenan) yanzu jabeer yakamota yashigo da ita bata iya tafiya,wai fad'uwa tayi yanzu in banda rashin kula dakuma rashin iya tafiya har kamar jannat tafad'i dubaman wannan shiriri ta kagani." "Haba mamansu duk girmanka ai baka wuce tsotsayiba bari murzar Mata k'afar haka bari nagani Allah yasa ba ciwo bane sosai." Yad'urk'usa gaban Jannat d'in zaikama k'afar, Tafashe da kuka"baba don Allah karka tab'a wallahi zafi take suma zanyi karkayi komi." "Kitsaya induba maki konasa arik'eki Allah kuwa." Mubee ta matso tarik'e hannun Amman saboda azaba batasan sadda ta bangaje taba, Mama tayi saurin tarar ta"waya kai ki kina fama da kanki, rufa mana asiri zauna nan ta zaunar da ita kan kujera y'ar tsugunni" Usman baba yakira yarik'e hannuwan tamau sannan fah yasamu damar duba k'afar, Ihu take tana kururuwa kamar za,azare ranta usman jiyake kamar yataya ta kukan don har cikin k'ok'on ranta yakejin kukan. Sakin k'afar yayi yace ma baba Alhaji, "Yaya targad'ene nakama Mata asamo man zafi asha Mata, Anjima ma sai asake gasawa ashafa man zafin zatasamu sauki, sannu kinji Allah yasawak'e." Mama takama ta sukai d'aki dak'er saboda bayanta wata irin zunga yake, bafa k'aramar fad'uwa tayi bah,wani irin haushin Sa yacika Mata zuciya daga taimako sai yasaka Mata da zalinci. Mubee duk tashiga damuwa akan wannan Abun daya faru babu tantama Abunda take zargi hakane, Don haka kawai wannan maganar bazata sakashi irin wannan kwarewar bah. Duba kuma da yadda jannat tayi itama don tafita rud'ewar ma sosai,gakuma Abunda tayi daga baya wannan shi ya sake tunzura zuciyarta, wutar kishi ce keci cikin zuciyarta Amman bazata Iya bayyana hakan bah. Duk bidirin da akeyi yanaji Amman Abunda yakeji yahanashi ko lekowa yayi, Wani irin zafi yakeji akan maganar, Jannat zatayi Aure kenan yarasata har Abada taya zai Fara koyawa zuciyarsa rashinta, bayan taginu cikin zuciyarsa da tsantsar kauna da soyayyar ta, ta ina zaifara jinyar zuciyarsa da rashinta kirjinsa kemasa wani fitinen nan zafi ga zafin kwarewar dayayi gakuma zafin kishin dake cin zuciyarsa. Yinin ranar KO k'ofar dakin bafitaba, Saboda KO ganin Usman d'in bayason yi bamashi bah kowa haushi yakebashi. Cikin yan kwanakin kowa ya rasa gane kan Adam, Duk tambayar da zasuyi mashi saidai yace bayajin dadi ne. Baba Alhaji yakasa hakuri da canjin dayake gani tare dashi saboda d'an zamanshi nan dayayi sunsaba da barkwancinsa da Tsokana indai yana gida tofah bazai barsu suhuta da dariyaba. Kiranshi yayi d'akinsa shikad'ai lokacin baba baya nan, Sallama yayi yashigo kanshi k'asa yasamu waje yazauna. Cikin ladabi yake gaisheda baban, "Lafiya lau Adam, lafiya yau baka wuni gidaba" Kanshi yana k'asa yace"naje nahad'u da abokin tafiyata ne gobe insha Allah zamuce shiyasa bansamu damar zaman gidanba." Gyara zama baban yayi ya na sake karantarsa kafin yace, "Adam kasandai muba yara bane ko," Yace"eh baba" "duk kallonka muke kawai bawai don munyarda bakada wata damuwaba,don haka naji bazan iya barinka katai da wannan damuwarba don haka sanar dani Abunda yake damunka,koda banida Abunyi akai ai zanmaka Addua KO?yafada yana kallonsa." Shiru yayi yakasa cewa komi don baisan yazai cewa baban bah, Don yariga yahakura da ita tunda har maganar wani tashigo kuma har an anshi kud'insa,sannan koba komi d'an uwanta ne bazai haddasa fitina bah yahakura Allah ya bashi hakurin hakan. "Kai nake saurare,karkadamu dakomi sanar dani Abunda yake damunka." Ajiyar zuciya yayi yace"Baba tun bayan kammala zaman kotun da akai nakejin wani bak'on lamari akan jannat Wanda hakan yaja jinkirin daidai tawata da mubee, nazauna tunanin yadda zanb'ullowa Abun nakasa samun mafita, nasanarwa jabeer shine ya bani shawarar hakuri da ita nikuma sainaji bagamsu da hakanba,don banajin rabuwa da ita,lokacin dana yanke shawarar sanar da ita sai nasamu har An anshi kud'in aurenta,mafarin shigata damuwa kenan Baba." Numfashi baban yasauke yana nazari tsawon minty biyu baice komiba, Kafin yamuskuta yace"Adam banji dad'in sanar dani dakai awannan lokacin bah,meyasa tun dakafara jin haka bakazo kasaman da maganar bah,wallahi ni maibaka jannat ne nakuma biyama ka sadakin ta, Banji dadi bah sosai wallahi gashi kuma Usman d'ane wajen yayan labuda yayi mata komai narayuwa,yatai makemu lokacin da muka gaza, kaga kuwa bazamu iya Hana d'ansa y'armu bah." "Kayi hakuri Adam dama ba rabonka bace haka Allah yaso daman." "Bakomai Baba wallahi ni na hakura kawai ina kokowa da abunne shiyasa kuke ganin Kamar ina cikin damuwa Amman insha Allahu dana tafi komai zai wuce". "Shekanan Allah yayi maka Albarka,yakuma sanya alheri acikin abunda zakatafi nema," "Ameen Baba" "Yanzu idan kuntafi sai yaushe sai yaushe kuma." "Eh to gaskiya idan ba biki yatashi bah banajin zamuzo nan kusa." "To Allah yakamu tashi kaje daman maganar da zanmaka kenan" Tashi yayi yafita baban yanajin babu dad'i don wannan damar ce kad'ai zata k'ara kusantashi da k'anensa don yanzu wata soyayyar baban Adam d'in take shigarsa yana sake nadamar Abunda yayi mashi baya. Maman jannat tashigo tasameshi, Tace"Alhaji me yaron nan yake fad'a ne" Ajiyar zuciya yayi yazayyane Mata komi. Kallonsa tayi tace"haba malam ai anabarin halak don kunya, yanzu Kai koda babu Usman saika bari haka tafaru, yanada Mata fah kuma d'iyar wanka ce ita y'an uwan junane AI sai araba kan zuminci wallahi, agara ma daya b'oye don bazan yarda dahaka bah,bawai don inakyamar Adam ba aa saidan ita wannan yarinyar AI yanzu abun tausayi ce wallahi." Har tagama maganarta baice komiba don tadai riga tafaru balle ai tunanin wani sauyin. Sorry wlh nagaji. MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 Kuma Magajiyar kainuwa😉👌🏻 [2/19, 5:18 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* 👇 *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* 👇🏻 *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. *42.* Labarin tafiyarsu yagame gidan kowa saiyakejin bayajin dad'i akan tafiyar saboda irin yadda suka Saba. Baidawo gidan bah sai bayan isha,i duk Ana d'akin mama Ana kallo arewa don lahadice Ana kallon kwana casa,in. Sallama yayi yashiga jannat nacan kan gado tana more wayarta da Usman, dayake yau yakoma. Bayason ko kallonta saboda mikin dake tasomai, Kauda kanshi yayi suna gaisawa da Mamar,tana jajanta tafiyar kamar karsutafi. Shikuwa tafiyar tafiye mashi zaman don idan har yazauna akai bikin to bamakawa zuciyarsa zata iya bugawa shikad'ai yasan irin zafin dayakeji akan kirjinsa. Nafee tace"Allah yasa dai zakudawo biki" "Ai nafesa inajin dak'er idan ba lokacin mubee ta haihu bah ko." yafad'a yana kallon mubee dake zaune nafee na matsa Mata k'afafunta. Hararar Sa tayi tad'auke Kai saboda kunyar mama datakeji Amman yayi Mata wannan tambayar gabanta, Tace"bansani bah nima" Murmushi mamar tayi batace komiba don talura mubee d'in kunyarta takeji. Jannat tuni tagama wayar tacigaba da kallonta tanajin su bata saka masu bakiba don har yanzu mugun haushinsa takeji har yanzu,yaji Mata ciwo Amman sannu bata tab'a had'asu bah tunda abun yafaru. Harara tabanka Mai sadda ya mike zaifita saiyayi kamar baigani bah yace ma mamar, "Don Allah asa wani yakawo man Abinci ina d'aki don naga wannan bazata iya motsawa bah tayi nauyi, wallahi kirage wannan jibgewar kisamu sauki." Yacewa mubee hararar Sa tayi tace"Duk motsa jikin danakeyi bai isaba ko, to bazan kashe kaina bah wallahi." Mama tace "rabu dashi kinji Neman magana ne kawai." Mik'ewa yayi yace "to kidai shirya karfe shidda zamubar garin Nan Allah yasa ki iya tashi don nasanki da nauyin bacci kamar kasa. Fita yayi yana dariya tare da sauke wata wahalallar ajiyar zuciya yawuce d'akinsa. Mama tace "jannat sauko kije kikaiwa Adam abinci tunda kingama wayar." Wata bugawa kirjinsu yayi itada mubee, Har basu san sadda idanunsu sukahad'u bah kowa da irin Abunda taji, ita mubee kishine yarugo yadanne Mata kirji jitake kamar tace abarshi takai mashi dakanta, batasan haka zaifaruba duk tunaninta nafee mamar zata tada. Jannat kuwa hakanan taji batason had'uwarsu har yatafi don batasan meyasa idan takasance dashiba take jin wani sauyi, Takasa banbance tsanarsa ce takeyi ko menene......"wai badake nakeba kikatsaya kina kallona" Cewar mama. Yamutsa fuska tayi kamar zatayi kuka tace"wayyo mama don Allah kibarni nahuta wallahi jikina ciwo yake " "To wakikeson natada bakiganin aikin da nafee keyi, ita wannan baki tausayinta idan lafiya lafiya ai itace Mai hidima dashi ko! Amman tunda bazakiba nibari naje nakai mashi...... AI bata k'arasa fad'aba tawuntsulo tafice nafee da kabir nayi Mata dariya itama mamar har tadara. Takai minty biyu tsaye takasa shiga, Yana kwance wayarsa yake ta danna wa yunwa yakeji sosai, kuma yaji shiru yasaka yatashi don zuwa yazuba dakanshi. Yad'aga labulen sukai wani irin karo da juna kanta yabugi kirjinsa dakarfi, Wanda har saida yace washh. Kad'an yarage tire d'in dake hannunta yazube saida yayi saurin tarewa,Wanda hannuwansu suka had'e gam da juna wani mahaukacin shock yakamasu duka Wanda yaja babushiri tiren yafad'i saman kafarta. Miyar wainar maizafi tazubar mata....... Wata irin k'ara zata fasa har tace wayyoooo.......yayi saurin rufe Mata baki da hannunsa. Jawota yayi cikin d'akin da sauri yabud'e toilet yazaunar da ita, Ya zubama k'afar ruwan sanyi tana rik'e da ita tana zubar kwallah. Riko ta yayi suka fito yazaunar da ita kan kujera yahau gyaran wajen, Yagoge sannan yazo yazauna wani magani yad'auko cikin drower yakamo k'afar zai shafa mata, tafizzge tana kuka k'asa k'asa. K'ara mik'a hannu yayi zaikamo cikin fushi da masifa tace"karka tab'ani! Nalura makasata kawai kake nema, to ta Allah bataka bah,duk bak'in cikinka kwanaki na basu k'areba baka isa kakasheni ba waccen ranar daga taimako ka so karyamun k'ashin baya,Allah yakiyaye Abun yatsaya iyakar targad'e shine yanzu kakeson idasani k........hannu yasaka yarufe mata bakin ya tsura Mata idanunsa masu masifar ladaftar da kowace gab'a tajikinta,kasa cigaba da kallonsa tayi idonta yana fitar da kwallah masu zafi ita kanta bazata ce ga dalilin zubarsu bah,idan don toyewar datayi ne bawata Mai zafi bace saboda miyar ba Mai zafin nan sosai bace. Sauke hannunsa yayi ahankali yana kamo k'afar yashiga shafa Mata maganin, Kallon hannayensa takeyi da yalwatacce gashi ya yawaita ajikin Han nun, y'an yatsunsa takalla aranta tace masha Allah,saboda yadda taga sunmata kyau. Fuskarsa tasauke idon ga sajensa bak'ik'k'irin yakwanta luf ga fuskarsa sai matashin gemunsa shima sai salk'i yake hasken farin kwan nefa yahaske shi. Jitai zuciyarta tana bugawa dak'arfi sadda yagama yamaida maganin bai Juyoba yace, "Kiyi hakuri duk Abunda nayi maki da wancan da wannan bawai ina sane bane, idan kuma kina ganin nayi don b'ata maki rai to kina iyayiman duk Abuda kikasan idan kinyi zaki huce, gobe zantafi zanso murabu dakowa lafiya, musanman ma ke! Yafada cikin karyewar zuciya." Alokacin idonsa yayi jawur saboda irin yadda zuciyarsa take masa zafi, Idan yatuna jannat ta haramta agareshi danne mikin dake taso mashi yayi yacigaba dacewa, "saboda nasan nayi maki badaidai bah awancen lokacin kina gidan baba Muhd (watau baban mubee kenan) tabbas nasan nayi abunda zaki k'ullaceni awancen lokacin Amman yanzu inayin komi ne don ganin nawanke wancan laifin awajenki." Juyowa yayi idonsa kamar jangauta saboda rinewa dayayi. Gabanta yak'araso yarage tsayinsa ya na saka idonsa cikin nata kamar yadda itama take kallonsa, jikinta babu inda baiyi sanyiba. Yariko duka hannayenta yana Mai zuba masu ido, Kafin yad'ago yakalleta yace"kiyafeman laifin danayi maki Abaya, narok'eki daki manta kicigaba da kallona matsayin d'an uwanki kuma yayanki, yadda kike d'auka *jann* bahaka bane zanso murabu lafiya saboda balallai kisake ganina nan kusaba, *plzzzzz jann forgive me* runtse idonta tayi wasu Alburusai suna harbin zuciyarta,yayinda idonta yakeson cikowa da kwallah, hannayenta daya rik'e sunyi matuk'ar yin sanyi kamar yasasu frige, ga wata irin kerma dajikinta yake. Cikin k'arfin halin da dauriya akan yanayin datakeji tace cikin rawar murya kamar meson fashewa da kuka, "Nayafeka nima kayafe man." Abunda ta iya fad'a kenan ta Mike daga inda take zata fita don kukane yakeson kucce mata, Jitai yariko hannunta cakk ta tsaya bai motsa daga inda yake bah itama bata juyo bah tsayin y'an secons, Yatashi yasaka hannu cikin aljihunsa yafiddo kyakkyawan zoben azurfah,Mai dutsen dake jikinsa pink color ne ajiya yasiyeshi dubu biyar cass, batare dayace komiba yasaka Mata shi ga y'atsanta kamar kuwa don d'anyatsan akai zoben yace, "Bansan mezan baki gundun mawar aurenki bah naga ya dace nabaki wannan, Allah yasaka alkairi aciki yazaunar daku lafiya sunbatar yatsunta yayi tare da sakin ta." Aguje tafice tana shashshekar kuka Mai tab'a zuciya. Abincin dabaici bah kenan don wata irin soyayyar ta ce tataso mashi, Jiyake daidai da fitar numfashinsa da zallar kaunarta yake fita, Haka yakwanta cikin tsananin bege da tarin shauki. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 Tunda kowa yayi sallar asuba babu Wanda yakoma, Saboda tafiyar su Adam mama sai lallab'a mubee take jitake kamar karta tafi, saboda tana tausayin ta da tsohon ciki zatatafi wata duniya batada kowa wajen, Sai gaya Mata yadda zata kula dakanta take, Wanda yasaka mubeen fashewa da kuka don saitaji itama batason yin nisa da mamar, saboda irin yadda take kulawa da ita. Lallashi tashiga yi tana bata baki, Shidda da rabi jabeer ya iso shine zaikaisu Abuja subi jirgi zuwa Lego's din. Duk kowa yafito don ganin tafiyarsu Amman jannat tana d'aki tana gurzar kuka Wanda tunjiya take yinsa ab'oye don karwani yajita. yanzu ma ganin duk sunfita yasaka takeyin Abunta afili, Duk yadda taso tayiwa mubee sallamar kirki Abun yafaskara tadai ce Mata Allah yatsare yakuma kaisu lafiya. Adam ganin bata wajen yasaka yashige mota don dama sungama sallamar, mubee ce aketa lallashi tana kuka. Daker tayi shiru baba ayabud'e Mata tashiga haka sukai bankwana dasu suka bar k'ofar gidan duk saisukaji babu dad'i, Kowa kagani sukuku. don Allah kuyi hkr wlh naso ace typing din yafi haka wlh daker nayi wannan kuyi hkr jikin ne babu dad'i. TAKUCE MAMAN MUHSEEN✍🏻✍🏻 Kuma Magajiyar kainuwa😉👌🏻 [2/21, 3:52 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. 43. Tafiya tayi ribah karfe takwas suka isa cikin garin Abuja, Saida suka biya gidan wannan Alhajin suka gaidashi, yakuma ji dadi sosai sannan tare dashi akarakasu filin jirgin saida sukaga tashinsu sannan suka tafi. Jabeer duk saiyaji kewar Abokin nashi taka mashi, Koda yaushe suna tare bacci kerabasu gashi yanzu yatafi wata duniyar da ganin sama wahala zaimashi. Acikin jirgin kuwa mubee kuka take Mai tab'a zuciya bakomi ne yasata kuka bah face mamanta data tuna. Dole ya danne abunda ke taso mashi yaja matarsa ajikinsa yana lallashinta har yasamu tayi shiru saidai ajiyar zuciya datake ta saukewa. Runtse idonsa yayi yana tuna nano moment d'insu da *Jaan* ajiya, wata suka yakeji ga kirjinsa kansa har saida yasara,yanajin kewarta har cikin ruhinsa kamar yakoma yakeji,Amman inaa bakin alk'alami yabushe tunda awanni hudu masu zuwa sun sauka, kuma tafiyar itace mafi aala awajensa saboda bazai iya zama yaga wannan aurenba,baya fatan ace ma ya sake sakata ga idonsa zaiyyi k'ok'arin ganin yagujewa ganinta. Ganin zuciyarsa tafara bugawa dak'arfi yasa yayi jarumtar tsayar da tunanin ta don ba abunda zai k'areshi dashi face azabtar da lafiyarsa,Mubee bacci take sosai don dama bata samu isashshen bacci bah. Cikin ikon Allah jirginsu yasauka lafiya karfe shidda na yammaci, sunsamu motocin tarbarsu sai lokacin nasan bafa k'aramin muk'ami Adam d'in yasamu bah, Don motocine sukai shidda dasukazo d'aukarsa basusha wata wahala bah akad'auki kayansu suka shiga akawuce dasu masauki. Duk da anriga da anturo mashi hoton gidan, Bai zaci ganinsa hakaba yayi mashi kyau bamashi bah har Mubee saida tayi santinsa, Gidane hawa daya Mai bene Amman yahad'u iyakar had'uwa, Babuce kawai babu acikin gidan,yasha kayan alatu nazamani ga ma,akaita nan tako ina kowane da aikinsa tun saura sati suzo aaka d'auki ma,akatan don sufara aikinsu, gidan fah sai sambarka, Ga bedroom nan sai Wanda kakeson zama falo uku ne mai d'auke da wasu arnan kujeru masha Allah. Cikin kwanaki k'alilan Adam yawaye da aikinsa, A company yana d'aya daga cikin wad'anda akeji dasu don shine nabiyu daga director sai shi. Mubee kuwa bata komi sai d'an abunda ba,arasaba Amman wani gyaran gida, wata sanwa, wani wanki,wata shara,duk and'auke Mata su don duk akwai masuyi iyakarta tagyara jikinta tagyara turakar maigidan tah. Tasamu mak'ociya Mai kirki shiyasa kewar tata dasauki, Gakuma Mai aikinta maijidda wadda duk cikin y'an aikin sunfi shak'uwa da su. Babbace akan Mubee shiyasa take nusar da ita akan wasu kurakuran datakeyi tsakaninta da mijinta. Hakan kuwa yayi Mata dad'i sosai. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *WAI INA LABARIN JAAN* tunda su Adam sukatafi Jannat bata da wani kuzari komai zatayi, zatayi shi cikin kasalanci takoma so silent duk yadda zaka jata da surutu saidai kagaji kayi shiru don bazata tanka kaba. Abunda duk yatada hankalin kowa nagidan kenan, Bama kamar mama don tafi kowa damuwa Jannat d'in da akasani da kazar_kazar,Bata zama waje ita d'aya Amma yanzu saita wuni cikin d'aki ita d'aya idan ba wani babban abune yafito da itab, Don dama mama tahana su yin sanwa tunda bikin yarage saura sati uku. Usman kuwa duk yabi yadamu saboda gimbiyar tashi yakasa shawo kanta, Batada wata magana idan yakira sai eh KO aa kokuma girgiza Kai kawai. Hakan yasaka yabar duk abunda yake yataho KO zaisamu wani canji, tunda dafari yad'auka laifi yayi Mata saida yazo yaga kowa mah haka take mar. Kakar jabeer data haifi babanshi itace tace damuwar Aurece dama dayawan y'an Mata suna shiga irin wannan yanayin, Mama tace"to meyasa ita Nafee batayi." Tace Mata"aidama bakowa bah, kowace da tata kalar damuwar don lokacin muna y'an Mata mu bama sanin ma wazamu Aura sai anyi, saboda damuwa har kwanciya muke ciwo." Wannan maganar ta kaka itace tasaka kowa samun natsuwa dakuma yarda da hakan ne. Jannat kuwa jinsu kawai take ita d'aya tasan irin uk'ubar da takeciki,don saitayi dagaske take iya had'iye Abincin bakinta idan tasaka,saboda k'uncin da zuciyarta take ciki. Bata da wani tunani sai nashi, duk dare batada mafarkin daya wuce kasancewa dashi,idan tarufe idonta tabud'e gizo yake mata idota har ya k'ek'ashe da zubar kwallah saidai kukan zuci datake. Aduk sanda ta tuna da yatafi yabarta,kum ya na can ya kasancewa da matarsa,wani kullutu ne yake tsaya Mata ga mak'oshi batajin yawuce saitayini tana kuka daga safe zuwa yamma. (Nikau nace aiki yasameki jannat,don KO idonki zaifito aikin gama yagama) Ita kanta mamakin kanta take, Wannan damuwar tata duk don shi takeyi, shin saida yatafi tafara jin wannan yanayin koko dama tanaji yanzu ne yabayyana? Amsar data kasa bawa kanta kenan. Yau Mubee tatashi da ciwon nak'uda, Kasancewar Maijidda nanan ita tataimaka sukatai asibiti, komi yazo da sauki tahaihu lafiya tasamu kyakkyawar budurwa son kowa k'in Wanda yarasa. Nanfa Aka ranbad'ama Adam kira cewar matarsa ta sauka,ai babu shiri yarugo asibitin cike da tsananin murna da farinciki,har kwallah yayi don bak'aramin farinciki yake cikibah,har saida yayiwa Maijidda babbar kyauta ta Albishir d'in datayi ma shi. Nan take yabuga waya gida yasanar wa da baba, Shikuma yagaya ma sauran gida yad'auka cike da farinciki,mama taji dad'in jin babu wata matsala. Jannat tayi murna itama sosai saitaji inama zataga hoton yarinyar,tace wa Nafee"ki masa magana ta what's app yaturo hoton babyn." Tace"yanzu kuwa Yaya wallahi nima zanso naganta,tad'auki wayarta don mashi magana" Sosai Adam yake cikin murna duk Wanda yake tare dashi yasan yana cikin farinciki. Mubee har mamaki take yadda taga yazage yana basu kulawa fiye da lokacin kafin tahaihu. Zaune yake yana ba jaririyar ruwa sai wasa yake Mata Wanda batasan yana yibah,tunda jaririn kwana uku meyafara Sani ma lokacin. Kallonsu take tanajin dad'i tabbas ko iyahaka tasamu ya isheta, yanzu bata da wani buri daya wuce tacigaba da kulawa da mijinta da yarta, takuma rok'ama mahaifiyarta yafiyar ubangiji,wasu kwallah suka zubo Mata tunawa da tayi sunso zubar da cikin Allah baibasu damaba. Share kwallar tayi tace"Abban baby ni har yanzu banji kace ga sunan babyn bah tunda aka haifeta." Murmushi yayi yakalleta yad'auke Kai yana goge Mata bakinta yace, "Ai nad'auka bazaki tambaya ba." "Abunda yasa nayi shiru nad'auka zaka gayaman ne saikuma naji shiru." "sunan ta *MURJANERTUU*." wata irin bugawa k'irjinta yayi idonta yad'an cicciko da kwallah tana kallonshi, Ajiye ta yayi yad'ago yana kallonta yace, "Bakiji dad'i bah KO?" Bata iya bashi ansa bah sai kauda Kai datayi tana kallon wani wajen daban, Tabbas taji haushi takumaji kishi shiyasa yakasa gaya Mata cewar ga sunan da yasaka Mata........ "Ki waigo kiyi kukanki bazan hanaki bah,ai band'auka donkinji nasaka wannan sunan ki damuba!ta citoni daga cikin wata rayuwa wacce nafidda ran cewar zansake wata rayuwa Mai y'anci,saigata tasadaukar da ranta,lokacinta,dakuma lafiyarta duk dan tawa rayuwar." "Kigaya man tawace hanya zanbi nasaka Mata?" Kallonsa take idonta nafidda kwallah tace, " *KA AURETA*" Murmushi yayi maikyau tare da gyara zamanshi, Yana kallonta kafin yace, "Mubeenatu kenan." Sunan da koda yafara zuwa zance gidansu baiya fad'a Mata shi sai yau. "Tabbas hakan naso nayi Maman baby,saidai Abari yahuce shike kawo rabon wani, bara bona bace shiyasa kinga da basai kinfurta bah." Kwallah ta share tace cikin kishi da haushi, "Ai nagano abunda kake dannewa tun acan gida aida sakace ba kayar daba, idan ba itaba sai rijiya Mai kwalabe" Tafad'a tana mik'ewa don barmashi falon...... Dariya yakeyi yajawota jikinsa yana cigaba da dariyarsa tuttureshi takeyi tana kukan shagwaba, Matseta yayi gam yana shinshina wuyanta, tare da bata zazzafam kiss. Ba arziki ta bar zille zillen, Suka zauna suka fahimci juna bai b'oye Mata komai akan son dayake wa jannat bah. Tare da gaya Mata cewar shi yariga yayafeta tunda har maganar wani tashigo,cikin k'ank'anen lokaci suka daidai ta dajuna suka kuma fahimci juna, Anan yake gaya Mata cewar jibi jabeer zaizo suwuce gida acan za,ai suna tazauna har tayi Arba,in idan yasamu lokaci zairinga shigowa, Batayi musuba don itama tayi kewar mama dasu Nafee. Fatan bakuyi fushiba jiya, Wlh jikin ne sai aslow😊 TAKUCE MAMAN MUHSEEN.✍🏻✍🏻 Kuma 👇🏻 Magajiyar kainuwa😉👌🏻 [2/22, 4:42 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. 44&45. "Yaya Adam ina wuni." Nafee ce ke chart dashi awaya. "Lafiya lau Amaryar jabeeru,yafad'a tare da turo d'an hoton dariya" Itama tatura mashi Mai kalar jaa tace"wallahi yaya Adam bafa sunan Sa kenan bah,sunan sa jabeer." Dariya yaturo Mata sannan ya tanbayi y'an gidan dakuma su baba. Tace"kowa yana lafiya wallahi, daman yaya jannat yace katuro mana hoton babyn mugani." Lumshe idonsa yayi yana kallon sunan jannat d'in data rubuto mashi,jiyake kamar ita ce yake kallo zuwacan yayi ajiyar zuciya. Kallon Mubee yayi tana bata nono yace, "Maman baby juyo man da ita zantura ma Nafee hotonta tana tambaya na." Murmushi tayi tace"sun k'agu kenan." Ta ajiye ta yad'auka,takuma yi kyau sosai don har anrasa wa tad'auko cikin iyayen. Wani ihun murna Nafee tabuga sadda hoton yazo Mata, Dagudu ta isa wajen jannat dake can d'akinsu kwance tashiga aguje tana cewa"yaya!yaya! Tashi kiga hoton babyn wallahi bakiganta bah tahad'u masha Allah." Ansar wayar tayi tazuba wa yarinyar ido, Nan take taga hancin Adam zankad'ed'e murmushi tayi tace"masha Allah wallahi tayi kyau Allah yaraya ta yasa cikon addinin musulunci ce." Tace"Amen yaya bari naji yaushe zasu taho don wallahi na k'agu nagansu." Fita tayi tabar jannat tayi tagumi, Kwallah suka zubo mata ta share su, tajingina bayanta ga gadon datake ta d'aga hannu tace"Ya Allah narok'eka kacire man wannan A bun danake Ji,Allah kasa kaman kaunar mijin da Zan Aura, kasaka man juriya akan Abunda nakeji Allah ka Amshi rok'ona tarufe fuskarta tana shashshekar kuka. Kamar yadda Adam yatsara hakan kuwa akai, Wajen k'arfe goma na safiya saiga Jabeer yasauka Sai lokacin Mubee takejin kamar karta tatafi saboda yadda takejin tun yanzu kewar mijin nata takama tah. Maijidda tara kota tana cewa" gaskiya zamuyi kewar Ku inama yallabai yace Atafi dani wallahi da naji dad'i." "Wallahi Maijidda nima zanso haka Amman lokaci yariga yak'ure, sai kuma mungama wanka zamudawo ga wannan kin k'ara wajen hidimar gidanku, kigaida mana dasu goggo iyami ko ma y'ar batazo taganta bah." "Babu komi inkun dawo zatazo," Haka suka rabu suna kewar juna sai takejin kamar sun rabu kenan,itadai wallahi batason tafiyar Amman yata iya dole tatafi hakan shine gatan tah. Da suka isa filin jirgi kuka take sosai ajikin Adam kamar yace sun rabu kenan, Jabeer sai yaji sunbashi tausayi har yaji yakasa jurewa yacewa Adam d'in, "Wai Kai bazaka bari kutai tare bah, tunda hankalinta bai kwanta da tafiyar bah kabari sai kasamu lokaci sai kuzo tare mana." Kallonsa yayi yana murmushi yace"wallahi Jabeer babu lokaci nan da wata uku ma banda time d'in dazan yi wata doguwar tafiya har naje nayi kwana da kwanaki,gara taje ita acan ayi sunan tayi jegonta can zanfi natsuwa itama haka, akan dai dagani sai ita bamuda wani najiki balle yanuna Mata yadda ake komi, koba haka bah." Jinjina Kai yayi yace"tabbas maganarka haka take, kiyi hakuri kidaina kukan haka nan,kakwantar Mata da hankali don Allah mana." Jawota yayi yasunbaci goshinta yace"Am so sorry my angle,insha Allah da nasamu nagama ayyukan dake gabana saidai kawai kiganni nayi maki surprise, kikulaman da baby kinjiko kuzab'a Mata nickname Mai dad'i" haka dai yayi ta lallashi har tayi shiru,baibar airport d'in bah saida yaga tashinsu sai lokacin yaji guyawunsa sunyi sanyi yaji wata mahaukaciyar kewarsu,koda yaje gidan saiyaji yayi mashi yawa, gashi daman yasallami ma,aikatan Mata saura mazan saigidan yayi mashi wani gingirim. 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 Sunsamu tarba ta musanman jannat ta ware kamar komi baifaru bah, Taja takwarar ta ajikinta koda yaushe tana tare da ita suna wasansu sun bata suna *NIHAL* Mubee koda yaushe suna mak'ale da juna awaya itada Adam,gefe guda kuma mama tazage tana gyare d'iyar tata babu wasa, Don kusan tare ake masu komi da amaren. Anyi suna lafiya yarinya tayi goshi don sunsamu kayan baby Masha Allah, Uwar ma babu laipi tasamu A bun arziki Bayan suna da kwana biyu baban Adam yatusa Mubee har gidan yari taikaiwa mamanta d'iyar tagani, Kuka suka kamayi kamar ransu zaifita bakamar da mamar take gaya Mata cewar Zainab tagudu tun ranar da aka kawosu, Sama kuwa anyi nasarar kamashi Wanda yaci dukan tsiya, tasilar haka sukaji mashi rauni yanzu haka yana gidan mahaukata,don kwalwarsa tatab'u Mubee tasha kuka kamar kamar me dak'er aka rabasu Ana jan mamar baba najan Muben haka suka rabu,sosai yatausaya masu halin dasuka samu Kansu. Biki yataho duk yadda Mubee taso Adam tazo cewa yayi babu lokaci, Koda baba yakirashi shima haka yagaya mashi don lokaci fah bashida shi,saidai daya nemi excuse babu makawa zai samu niyyar zuwan ne baiba. Dole jannat tasiyo rigar hakuri tayafa ma kanta, Don taga dagaske dai wannan Aure babu fashi yinsa za,ai Cikin abokanta babu Wanda yazo sai mufeeda ta kano, Hakan yarage Mata damuwar ta saboda koda yaushe suna tare, sai ta rage shiga damuwa balle har tayi kuka. Cikin satin aka gama komai nagidan Baba dake can abuja,saidai kawai sukaji yace kowa yashirya kayanshi kawai zaid'auka zasu tare sabon gida. Kowa yayi mamaki da al,ajabin wannan lamarin koshi Baba Alhajin yasha mamaki, Haka kowa yashiga kintsa kayanshi mama tace mashi"to babansu yazamuyi da kayan mu na nan." "Mamansu kud'auki Abunda kukasan kunaso sauran kubarsu akwai mutanen dazansa saka." Haka kowa yakammala d'aukar duk wani Abu nashi Mai muhimmanci,suma mamar jabeer da kakarsa duk hadasu wannan Abu yayi wa kowa dad'i. Sadda suka koma sabon gida Baba Alhaji har kuka yaringayi akan irin abunda yafaru baya. Gidafa yatsaru babban gida mai d'akuna kala Kala sai Wanda kakeso, Mubee ta labarta ma Adam duk don yazo. Yace"Abu yayi dad'i kinturo man hotunan gidan ta what's App." "Haba Abban Nihal Yanzu duk yadda zanyi kazo bazaka zobah, don Allah kazo naganka kasan kuwa irin kewar danake ciki kuwa." "Kiyi hakuri mommy baby insha Allahu da angama hidimar biki zanzo, hakan yamaki ko" Cikin farinciki tace"Kai Amman naji dad'i wallahi kace nafara shiri tun yanzu." Dariya yayi Mata ganin irin d'okin datake,duk da shima yana cike da kewarsu. "Sosai ma kuwa kifara shiri, don zanso nazo nasha sabon Amarcin koya kikace Amaryata" yafad'a cikin sigar tsokana. Kunya ce taka mata kamar yana gabanta jiyai takashe wayar,dariya yayi yace"dama nasan za,arina indai Mubee ce komi saitace kunya yake bata, shikuwa hakan yana kwarar sa wallahi. *BIKI WAN SHAGALI* Gida yacika da y'an uwa anata hidima, don kowa bai tunanin bikin zaitara jama,a haka bah don har wanda basuyi tunani bah sunzo. Hakan kuwa bai rasa nasaba da sabon wuri dasuka yi, kowa yace bari yazo yagani Wanda bai niyya ba ma yazo don ganin kwam. Amare ta ko ina gyara sukesha idan kagansu sai kayi mamaki, don inkaga jannat bazaka ce itace bah takoma wata jajawur, dama kuma baba ya ba wajen haske ta cire duk wata damuwa aranta, ta rungumi Usman d'inta matsayin mijinta tare da fatan suyi zaman Aure na mutunci da yarda da juna. *RANA BATA K'ARYA SAIDAI UWAR D'IYA TAJI KUNYA* cewar wata tsohuwa tana gud'a tana nanatawa. TAKUCE MAMAN MUHSEE.✍🏻✍🏻 Kuma Magajiyar kainuwa😉👌🏻 [2/25, 6:25 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. *46* Amare sunsha wanka iya wanka, Gida kuwa yacika da mutane na nesa dana kusa duk sungarzayo,anata shagali ga Abinci nan saiwanda kazab'a kaci Alkubus ne,waina ce,tuwo ne,sinasir ne,dambune,gasunan saika darje hidima kawai akeyi Ango jabeer yasha wankan shadda irin ta amaryar tashi sky blue, babu karya sunyi kyau dayake ba,akai ga d'aura Auren bah maihoto yazo anata kashe d'auri. Mubee da y'ar d'iyarta Nihal sunsha wanka itama d'in shadda ce Amman maroom Nihal kuma doguwar rigace kalar maroon, tayi wani irin fasifar kyau kamar kasaceta, Jann ta d'auketa suna can d'akunan baya zamansu da y'an Abokan ta dasukazo. K'arfe biyu aka d'aura auren Wanda Jannat sanarwar tana shiga kunnenta batasan ta fashe da kuka bah,Wanda ta rasa na meye itadai har ga Allah bata cike da farin cikin wannan Auren. Mufeeda ce keta lallashinta kankace me har jikinta yad'auki wata masifaffar masassara,cikin lokaci k'an k'ane jikinta yarikice Amai kawai take shek'awa Wanda daman tun safe bata sake saka komi cikin bah, Duk hankalin y'an gidan yatashi ganin lokaci guda abun na neman rikicewa. Dole akadanga na da ita asibiti, don jikin yasaki saboda uban aman datake kakari Wanda yaki zuwa,tunda bakomi cikin cikin nata. Ba wanda bai rud'eba ganin yadda Jaan takoma, dama kuma ga damuwa da tasaka cikin ranta tana cinta kad'an_kad'an hada ita yak'ara saka ciwon ta azzara. Koda sukaje numfashinta baya fita sosai saida likita yasaka Mata oxygen, hakan ya sake tada hankalin mutanen gidansu,dubata akashiga yi don bata taimakon gaggawa. Sun d'auki tsawon lokaci babu likitan daya fito, mama da Mubee kuka suke da Nafee, saboda ganin Abun yana neman wuce duk yadda suke tuninsu.....saboda tashin hankalin da suke ciki Nihal kuka take Amman Mubee ba ta ita takeba,kuka take kasa rik'a.....saida Baba Alhaji yazo yad'auketa yashiga lallashinta tare da sab'ata ga kafad'arsa saigashi dan danan tayi bacci. Kusan awa guda suka d'auka sannan suka fito, Babban likitan yace baba da Baba alhaji su biyoshi office zai magana dasu....... Bishi sukai kowa zuciyarsa na bugawa don basu san kuma Abunda yafaru bah..... Waje yanuna masu suka zauna, Sannan ya natsuwa yana kallon Baba yace"Alhaji yarinyarku tana cikin matsanan ciyar damuwa, wadda ta haddasa mata ciwon zuciya,da kuma neman d'aukewar numfashi saboda aduk sadda zuciyarta tashiga irin wannan matsanancin damuwar komai zai iya faruwa,Amman Yanzu alhamdulillah tasamu bakamar yadda Kuka kawota bah,Abu Mai muhimmanci ne Ku kula da halin datake ciki, saboda yanzu ciwon baiyi wost ba, to don kiyaye gaba sai kukula da halin datake ciki, Mun Mata duk Abunda ya dace tasamu bacci, zamu rik'eta nan na tsayin kwana uku don ganin yanayin jikin nata ga magungunan da za,a nemo suzata sha natsayin sati biyu insha Allah indai tacire damuwa, zata iya rabuwa da ciwon tunda baiyi yawaba." Jabeer ne ya anshi takardar yafita yanajin babu dad'i har nawa jannat d'in take da har zata kamu da ciwon zuciya, Wace irin damuwa ce take ciki har zata jamata wannan ciwon, dole akwai yadda akai, zaiyi k'ok'arin ganin yasan damuwar ta don samun farincikin ta....... Su mama suna ganinsa suka mike cikin son jin meke damun jannat d'in, Baisan yazai ce masuba yace"su Baba na fitowa zasuyi maku bayani, zanje nasiyo magani yanzu." Yawuce yana tunanin yadda auren yazo duk yadda ake tunanin samun farinciki awannan sai A bun yazo yana son fin k'arfinsu. Koda suka fito Baban Adam ne ya iya masu takaitaccen bayani, Ai Mubee da Nafee rushewa sukai da kuka har suna d'urk'ushewa k'asa.....Mubee batasan tana son jannat d'in bah saida tashiga wannan halin kwantar masu da hankali,cewar Abun ai baiyi yawaba. Haka duk suka d'ura cikin d'akin da aka kwantar da ita, tana baccin wuya sai yanzu duk suka ga uwar ramar datayi, kamar tayi shekara tana ciwo. Baba yace kar Wanda yayi gigin tashinta anason tasamu natsuwar zuciya ne. Mamar jabeer akabari tare da ita, Koda suka koma gida yawancin wasu y'an biki duk suntafi, wasu kuma sai gobe saboda ganin halin da gidan yake ciki, amarya guda babu lafiya. Wata mata cikin dangin mama tace"badole yarinya tashiga tashin hankali bah,duk fitinar bata tashi zowaba sai ranar Auren, saidai kawai taji labarin da zai gigitata." (Tofah🤔 mekuma yafaru,nasan y'an *ZAUREN MRS BB* ma zasu sojin meyafaru to bari dai muje zuwa wannan amsar tana bakin Baba Alhaji KO baban Adam.) Jabeer ne yaketa k'ok'arin canza kayansa yaje yawatsa ruwa saboda gajiya, Can yajiyo ihun wayarsa murmushi yayi yasan Nafee ce zata matsamai kan cin Abinci,sai kuma yaga ba haka ba....sunan ADAM gayani.... Yafasa cire rigar yad'auki wayar yana zama saman kujera. yace"Ango kasha K'amshi, fatan and'aura lafiya." ajiyar zuciya yaja yagurzar da iska, sannan yace"Lafiya Amman ba Lauba, yasanar dashi halin da jaan take ciki." Cikin tsananin tashin hankali yace"what! Jabeer kuma shine zaka ceman kana gida, plzzz ta shi kakoma ka kula da ita,kokuma kacewa mama karsubarta da wasu nurses bazasu iya kulawa da ita yadda yakamata bah..." Mamaki da dariya suka so kamashi yace"mekake nufi, nizanje nazauna da ita kamar wani mijinta,wai koka manta and'aura Aurenta ne ayau? To banine da alhakin kulawa da lafiyar ta ba,mijinta yazo kuma mama na itama tana tare da ita acan." Kanshi yaji yasara da wani irin k'arfi,bugun zuciyarsa ya k'aru yakasa cewa komi, saidai yakashe wayar ya jefar da ita har screen d'in yana fashewa...... Jabeer yayi murmushi yace"nizaka wani ce ma haka, saikace kafimu sonta to dai anriga anraba gardama..... Haka aka agama wannan biki babu dad'i kasancewar duk basu zaune,duk rana acan asibitin suke wuni, Mubee ce kekulawa da ita tabarma mama Nihal tunda tasamu kanta da farkawa,komi yake dawo Mata sabo, Amman kasancewar likitan yaja hankalinta kan shiga damuwa saita daure tana janye damuwar. Amman Abun mamaki kwanan ta biyu yau KO inuwar Usman da y'an gidansu batagani bah,sosai Al,amarin yad'aure Mata kai har takasa jurewa ta cewa Nafee idan taje gida tataho Mata da wayarta. Koda ta kawo Mata no. D'in usman d'in tashiga kira lokacin Mubee tashiga toilet daga sai Baby Niha dake hannunta.....akaro na shidda kenan tana kira daga ai rejecting sai ta tsinke ba ad'auka....hakan yasaka mamaki yabayyana k'arara afuskar ta,bata fasa kiranba Amman kuma haryanzu anki d'agawa..... Mamace da baban Adam suka shigo daidai sadda take ajiye wayar idonta cike da kwallah.... Takalli mamar tace, "Mama menayiwa Usman kuma?yanzu nake kiranshi yafi sau shurin masuki baya d'auka,wani kiran ma yanke shi yake,kuma mama banji Wanda yace man yazo dubani bah,kigaya man idan nayi mashi laifi yasaka yayi haka". ...hawaye suna zirarowa daga idonta. Idasa shigowa tayi baban yana tsaye bakin k'ofa, Zama mamar tayi gefenta Mubee tafito tana gaidasu tace"kekuma kukan namiye, wai miye matsalarki ne jannat kirufama kanki kikuma rufamana asiri, kinkuma ji abunda likita yace dake ko." "Mubee bai cancanci nashiga wani yanayi bah kenan?kwana na uku yau babu labarin Usman, idan kuma yazo kigayaman kiranshi nake yanzu Amman kwata kwata baya d'agawa.....wai ko wani Abu yafaru bansani bah ta tsayar da kallon ta ga mamar..... Hannunta tarik'o tace"ki natsu kikwantar da hankalin ki, kinsandai halin dakike ciki baya buk'atar wani kuka KO damuwa,idan kuma kinfison kiyita zama anan to musai mu koma gida kekiyita zaman, tunda haka kikeso ko." Ta share kwallah tana Jan majina, "Ni bahaka nakeso bah mama, Amman ai kunsanar dani Abunda kefaruwa ko.." "Awannan halin zamu gaya maki, kenan muncika marasa hankali kina kwance ciwon zuciya yakwantar dake, sannan mud'auko Abun daya faru baya muhau gaya maki, zuciyar taki taji dad'in bugawa ko." Babanne take sanar da ita haka, Sunkuyar da Kai tayi tana sauraren shi yacigaba da cewa, "Inhar kina son jin Abunda yafaru to ki natsu kisamu sauki har asallameki,koma miye saikiji kinajina Ai ko?. Ta d'aga Kai kamar k'adangaruwa. "Magana zakiyi man bawai d'aga kaiba." Tace, "To Baba zankiyaye insha Allahu." "To Allah yayarda." Mama ta kalli Mubee dake zaune tace"kitashi kibi babanku kije ki shiryawa tar bar mijinki yana hanyar tahowa gida." Cikin d'okin da batasan tayi bah tace"laaaaa mama dagaske.....saida tayi kuma sai kunya ta Kama ta murmushi baban yayi yajuya yafita, Tashi tayi tana b'ob'b'oye fuska tasab'i Baby ga kafad'a suka fice dariya tayi Mata kawai... Ta tsayar da idota kan jannat d'in datayi shiru ta rufe idonta.... Tunda taji cewar Adam zaizo kirjinta yacigaba da wani irin bugawa........ Kuyi maleji dashi masoya. TAKUCE MAMAN MUHSEEN..✍🏻✍🏻 Kuma Magajiyar kainuwa😉👌🏻[2/27, 4:47 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. 47. Mubee duk da irin Abincin da y'an aiki sukai wajen Kala uku,Amman bata bi takansu bah, tashiga shirya mashi had'ad'd'ar fride rice tare da fefe chiking,sai lemun ayaba da kankana da strawberry. Idan kaga yadda tashirya mashi dinner, saika had'iye miyau don nan take zakaji kana buk'atar kaci,Nafee tataya ta suka kammala,Har aka y'an ma Jabeer yaci yana zolayar Mubeena cewa, "Yanzu duk wannan shagalin na shine, lallai Adam yabar dad'i,yanzu muka gama waya dashi wai har yazo Airport akai mashi kiran gaggawa,yace yakira layinki baisamu bah shiyasa yasanar Dani, wallahi duk sai naji kinbani tausayi."ya fad'a ya na nuna yadda yakejin babu dad'i......ai basusha mamaki bah saida sukaga Hawaye share share ga fuskarta.....Nihal na kuka Amman bangaje ta tayi tana niyar shigewa d'aki.....dariya taciyo Nafee tarik'e ciki tadunga yi babu sassaucii....shima taya ta yake ganin yadda suke son caza mata Kai,dakuma irin wannan dariyar yasa tagane zolaya ce. Ajiyar zuciya tayi tace"Amman dai Ya Jabeer kad'auki Alhakina wallahi,wai kaji kuwa yadda naji.... Uhm zanrama, wallahi kuwa ni Wanda zanmaku sai yasaka Ku zauci, badai kuna tak'amar zakuyi Amarci bah,to muje zuwa muntsaya one zero." Dariya sukai Mata ta wuce ta d'auki baby Niha sukai ciki, tabarsu suna soyewa don Jabeer badaga nan bah indai wajen kauna nane don ita kanta Nafee ta shaida hakan,yaba soyayya muhimmanci fiyeda komi shiyasa takeji dashi kamar wani k'wai. K'arfe takwas aka sallamo Jann daga Asibiti, Daidai lokacin da yasauka daga jirgi shima,Jabeer yakira yazo yad'aukoshi suka nufo gida, Yana bashi labarin dramer su da Mubee d'azu, murmushi yayi kawai don shikad'ai yasan yayakeji,soyake yabud'e idonsa yaganshi gabanta,soyake yaji meya jamata ciwon zuciya irin Wanda yake fama dashi,idankuwa har zarginsa gaskiyane jaan tana sonsa to fah KO ankaita gidan usman saiya d'aukota anwar ware wannan Auren Anmaida shi akan shi. (Ni kau nace bala,i Mai tafiya da cover kturuuu😂w👷allahi Adam d'an bala,i ne kuturuuu😂😂) Jabeer yagaji da shirun da yake mashi yace, "Wai man meka d'aukan yazan d'aukoka inamaka hira kamai dani wani dawoo, Aah banason haka fah." Kwantar da bayansa yayi jikin makarin kujerar yace, "Sorry hankalina ya lula wata duniyar,mekake fad'a?" Haushi Yakama Jabeer yace, "Bansani bah, d'an renin hamutta kawai." Dariyar da bai shirya ma waba yakwashe da ita, jin Abunda jabeer d'in yace....daga haka kuma suka dayaye suna cigaba da hirar su har sukazo gida........... Tunda suka dawo tana d'akin mama kwance, Dama suna dawowa wanka tayi tashiga yin sallar magaruba da isha,i sai shafa,i da wutri. Nafee takawo Mata coffee don tace shikad'ai ya isheta, sai Baban Adam yasaka maigadi yaje yasiyo Mata gasassar kaza,daidai cin marar lafiya tunda tad'anci saita kwanta duk da bawani bacci takeji ba...... Duk suna falon Baban Adam,Mubee anci wani ubansu gayu itada baby saikace garin zasu bari,mama da mamar jabeer dariya suke mamar jabeer tace"yaran zamani kenan, mu lokacin mu kinxo wanka wama yabaki wannan damar." Mama tace, "KO anbaki damar ma bazaki iyaba, saboda kunya bazata barki ba randa mijin yazo ma b'oyewa kake, har yagaji dazama yatai ko d'an bazai gani ba saboda kunya, Amman banda wannan lokacin......suna cikin maganar sukai sallama bakin k'ofar falon, Mubee jitai kamar takwasa aguje ta rungume nurul k'albinta,Amman sai tayi ta maza ganin kowa na wajen ga shi har dasu Baba. Nan fah akashiga murna da zuwansa,Baba jiyake kamar yayi shekara baiga d'an nashi tilo ba. Yajajanta masu rashin lafiyar jaan tare da nuna rashin jin dad'insa sosai, Hannu yasaka ya d'auki baby dake hannun Nafee, yana cewa "Nafee mekikeba y'ar taki tazama yar lukuta haka." Dariya tayi tace, "Ai kuwa dai saidai ka tambayi yaya Jannat,don itace takoma second Momy d'inta." aranshi yace anzo wajen, Murmushi yayi yana kallon mubee tare da kashe Mata ido, Dad'i yakamata jira take yafice tabi bayanshi..... Zama yake niyar yi Baba yace kazauna kuwa adamu, Kashiga kaduba ta mana kafin kadawo matarka ta hada maka abinci saikaci." Wani sanyin dad'i yakamashi da baban yafad'i haka sai yamik'e yace, "To Baba bari naje, Nafee muje kiman rakiya yakalli Mubee yana murmushi ki hada man hada ruwan wanka kafin nadawo." Wani k'ududu yazo Mata wuya, Tatashi tabar falon,wai meyake nufi yadda take d'okin dawowar Sa Amman har yak'aleta yace wata tara kashi....ta ciji baki zaka dawo ne...... Aiman afuwa don Allah wannan yasamu. MAMAN MUHSEEN CE.✍🏻✍🏻 Kuma Magajiyar kainuwa😉👌🏻 [2/28, 4:15 PM] MAGAJIYAR KAINUWA😍: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. 48. D'akin da take suka shiga yana sabe' da baby ga kafad'arsa. Kwance take tajuya ma k'ofar baya, ba bacci takeba carbi ne ga hannunta tana Ja, idonta alumshe batason ba zuciyarta damar yin wani tunani nadaban shiyasa ta jawo cazbahar ta tana jaa. Sallama sukai ta amsa cikin cool voice d'inta,bata juyo bah amman tabbas tasan shine don sunayin sallama taji bugun zuciyarta ya k'aru, Bata tashiba har sukai ma Kansu mazauni. "Yaya Jannat kitashi ga Yah Adam yazo yimaki sannu da jiki...katseta yayi da "cewar kyaleta jeki Abunki" Batayi musuba tafice. Nihal ce take ta zillon zuwa wajenta, Tashi yayi ya zagaya wajen da fuskar ta take kallo yazauna, Tashi tayi zaune tare da jingina da makarin gadon,idonta akan Baby Nihal ta mik'a Mata hannu, aikuwa kamar jira take ta taho wajenta. Wasansu sukeyi takasa gaidashi, data bud'e baki saitaji zuciyarta na bugawa kamar lugude,dak'er tayi jarumtar kallonsa tace, "Abban Nihal ina wuni." Kallonta yayi yana k'arewa ramar ta kallo,kafin yace"lafiya lau,wace irin cuta kikai haka?"yafad'a cikin nuna mamakin ramar ta. Shiru tayi kanta k'asa batace komi bah, "gayaman inji, bakison Usman ko?" Kallon da bata shirya bah tayi mashi, shima yaka feta dana shi idon wanda dole ta kauda nata idon. "Kigaya man idan bakison shi,wakike so inhar kika sanar dani namaki alkawarin bazan koma ba sai kin mallaki muradin ranki." Idonta nakan Nihal datake wasa da gashin jannat d'in, Tana sauraren magan ganunsa mik'ewa tayi tana cewa, "Wai waya gaya maka saboda banson Usman yasaka ni ciwo,kokuma don ina son wani ne yasa nake kwance,to kod'aya babu inason mijina kadaina tunanin dawata matsala,tanufi shigewa toilet, yasan guje mashi takeson yi shiyasa yayi saurin shan gabanta yace, "Karya kike." Kallon razani take mashi idonta waje. "Eh nace k'arya kike, duk abunda kike fad'a ba haka yakeba,ni bari na gaya maki gaskiyar Abun dake cikin zuciyarki...... *JAAN BATA SON USMAN,JAAN ADAM TAKESO SHI ZUCIYARTA TA ZAB'A MATSAYIN MAI MULKIN DAULARTA,BAZATA IYA RAYUWA MAI DAD'I BATARE DASHIBA,ZUCIYARTA BAZATA IYA B'OYE SOYAYYAR DA TAKE MASHI BA,DOMIN TARIGA TAYI NISA BATAJIN KIRA*" Tsabar mamaki da tsoro suka Kama ta, Jikinta rawa yasoma yi ta rasa gaba zatayi ko baya, Idonta yaciko tab da kwallah kuka nason kucce Mata, Tajuya zata bar mashi d'akin yayi wuf yadamk'o hannunta yace, "Idan ba gaskiya bane ki k'aryata ni, nace kik'arya tani *jaan*" Fizgewa tayi tafashe da kuka tana cewa cikin tsawa tsawa "idan gaskiyane sai akai me! To ko sonka zai kasheni bazan Auri mijin y'ar uwata bah, kasani kakuma k'ara Sani don haka ban waje..... Tafice afusace tabar shi da kallon k'ofa🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. 48. D'akin da take suka shiga yana sabe' da baby ga kafad'arsa. Kwance take tajuya ma k'ofar baya, ba bacci takeba carbi ne ga hannunta tana Ja, idonta alumshe batason ba zuciyarta damar yin wani tunani nadaban shiyasa ta jawo cazbahar ta tana jaa. Sallama sukai ta amsa cikin cool voice d'inta,bata juyo bah amman tabbas tasan shine don sunayin sallama taji bugun zuciyarta ya k'aru, Bata tashiba har sukai ma Kansu mazauni. "Yaya Jannat kitashi ga Yah Adam yazo yimaki sannu da jiki...katseta yayi da "cewar kyaleta jeki Abunki" Batayi musuba tafice. Nihal ce take ta zillon zuwa wajenta, Tashi yayi ya zagaya wajen da fuskar ta take kallo yazauna, Tashi tayi zaune tare da jingina da makarin gadon,idonta akan Baby Nihal ta mik'a Mata hannu, aikuwa kamar jira take ta taho wajenta. Wasansu sukeyi takasa gaidashi, data bud'e baki saitaji zuciyarta na bugawa kamar lugude,dak'er tayi jarumtar kallonsa tace, "Abban Nihal ina wuni." Kallonta yayi yana k'arewa ramar ta kallo,kafin yace"lafiya lau,wace irin cuta kikai haka?"yafad'a cikin nuna mamakin ramar ta. Shiru tayi kanta k'asa batace komi bah, "gayaman inji, bakison Usman ko?" Kallon da bata shirya bah tayi mashi, shima yaka feta dana shi idon wanda dole ta kauda nata idon. "Kigaya man idan bakison shi,wakike so inhar kika sanar dani namaki alkawarin bazan koma ba sai kin mallaki muradin ranki." Idonta nakan Nihal datake wasa da gashin jannat d'in, Tana sauraren magan ganunsa mik'ewa tayi tana cewa, "Wai waya gaya maka saboda banson Usman yasaka ni ciwo,kokuma don ina son wani ne yasa nake kwance,to kod'aya babu inason mijina kadaina tunanin dawata matsala,tanufi shigewa toilet, yasan guje mashi takeson yi shiyasa yayi saurin shan gabanta yace, "Karya kike." Kallon razani take mashi idonta waje. "Eh nace k'arya kike, duk abunda kike fad'a ba haka yakeba,ni bari na gaya maki gaskiyar Abun dake cikin zuciyarki...... *JAAN BATA SON USMAN,JAAN ADAM TAKESO SHI ZUCIYARTA TA ZAB'A MATSAYIN MAI MULKIN DAULARTA,BAZATA IYA RAYUWA MAI DAD'I BATARE DASHIBA,ZUCIYARTA BAZATA IYA B'OYE SOYAYYAR DA TAKE MASHI BA,DOMIN TARIGA TAYI NISA BATAJIN KIRA*" Tsabar mamaki da tsoro suka Kama ta, Jikinta rawa yasoma yi ta rasa gaba zatayi ko baya, Idonta yaciko tab da kwallah kuka nason kucce Mata, Tajuya zata bar mashi d'akin yayi wuf yadamk'o hannunta yace, "Idan ba gaskiya bane ki k'aryata ni, nace kik'arya tani *jaan*" Fizgewa tayi tafashe da kuka tana cewa cikin tsawa tsawa "idan gaskiyane sai akai me! To ko sonka zai kasheni bazan Auri mijin y'ar uwata bah, kasani kakuma k'ara Sani don haka ban waje..... Tafice afusace tabar shi da kallon k'ofar Yajima tsaye kafin yad'auki Baby Nihal suka fice, Tagama had'a mashi Komai shi kawai takejira, Ganinsa kamar cikin damuwa ya saka Batayi mashi tsogumi ba,ansar d'iyarta tayi ta kwantar da ita ganin tayi barci, Ta taimaka mashi yashiga wanka sadda zaifito ta ajiye mashi kayanshi dazai saka na bacci, Sallah yayi sannan yazauna yana kallonta yadda taketa hidima dashi, Murmushi yayi ya jawota jikinsa yamatse, "My love bamu gaisaba, kinzage sai wani aiki kike yi kogajiya bakyayi,kinma manta da ni duk d'okin dakike naga ba haka ba." Sai lokacin tace, "Amman Abban Nihal tunda kashigo naketa maka sing, Amman batani kakeba burinka kaje kaga habibatin ka kaji sanyi,ni kabarni ina ta bud'e baki ai da fushi zanyi wallahi." "Ashema habibatyna ai yanzu kece habibatyn ita da anriga anba ta, ankasani yazanyi dole na sallama." Mik'ewa tayi tana jawo tire d'in da tagama shirya mashi dinner d'insa. Ta ajiye tana cewa"adai bar kaza cikin gashinta kawai Abban Nihal,don ni fah ba yarinya bace wallahi nasan komi." Kallon mamaki yabita dashi yace, "Mekike nufi Momy baby." Abincin take zubamai tare da zuba lemon da ta had'a mashi tace, "Uhmm Nifah Abban Nihal baza kaji mutuwar sarki baki na ba,ato don haka anshi nan ta debo ga spoon takai bakinsa,haka taita bashi ga baki yana lashewa, yana janta da hira da wasa da dariya, yana zuba santi har yacinye k'aramin plet guda,tare da cup d'aya na lemu. Sosai ya yaba Mata da k'ok'arinta yakuma saka Mata albarka,Abunda yasaka taji kamar batada wani sauran damuwa. Wannan dare sun raya shi cike da soyayya da kauna, Taga zahirin irin son da yake mata,ta yarda da cewar mijinta na sonta sai taji hankalinta ya kwanta,Amman da ta tuno da Abunda taji jitake kamar tafashe don tsananin haushi....... Amman yau ta fidda wata tantama acikin zuciyarta,irin yadda taga yana ta rairayarta,ko baby baima Haka ba. K'arfe shad'aya Baba Alhaji yakira zaman gaggawa, Kowa da kowa ake buk'ata a main falon gidan.... .. (Nikuwa nace tofah wannan Kira haka komi zai faru🤔 Oho bari muji daga bakin baban tukun. *y'an zauren Mrs bb karku damu kusau rari me baba zai fad'a*) TAKUCE MAMAN MUHSEEN Kuma Magajiyar kainuwa😉👌🏻🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 *DAGA ALK'ALAMIN* *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *{MAGAJIYAR KAINUWA}* *_MARUBUCIYAR LITTAFIN_* *_RAI DA BURI_* _*SAFAH DA MARWAH*_ _*SAINA DAUKI FANSA*_ _*RAYUWAR AMEERAH*_ _*AND NOW*_ *_AKWAI BAMBANCI_* *بسم الله الرحمن الرحيم* ____________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ____________________________________ BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM. 49. Kowa ya hallara wannan kiran gaggawa da aka samu daga Baba Alhaji. Jannat ce bata wajen baba yace Nafee taje takirata,tun Abunda yafaru tsakaninsu jiya bata fito bah,saidai abita da abinci duk ta rame saboda tasaka ma kanta damuwa. Waje tasamu kusada mama ta zauna, Baba yayi gyaran murya ya umurci Jabeer yabud'e taron da Addua,babu musu ya karanto fatiha, salatin Annabi, da kuma qul huwallahu k'afa d'aya kowa yashafa. Baba Alhaji yafara da cewa, "Alhamdulillah Alakulli halin Muna godiya ga Allah da yatara mu acikin wannan gida Mai Albarka,Abunda yatara mu nan bakomi bane face Abu guda kuma wannan Abun shine Auren Murjanatu. Abun nufi anan shine ba a d'auara Aurenta da Usman ba".......Cikin razani da Al,ajabi tadubi baban! Amman saboda baya son kallon ta tabashi tausayi sai yak'i kallonta, duk yadda taso kuka yazo a wannan lokacin yak'i zuwa,saidai zuciyarta dake bugawa. Adam kuwa wani sanyin dad'i yakejin yana shigarsa Amman sai yayi ta maza kawai Sai ma cewa dayayi, "Baba kamar ya ba d'aura dashiba, Allah yasa lafiya." Girgiza Kai baban yayi yace, "Da sauk'i dai Adamu, matsalar bata tashi zuwa ba sai ranar d'aurin Aure, Wanda yarage saura minty talatin ad'aura Alhaji Tanimu yayan Labuda,uban Usman kenan, Nad'auka don dama sukad'ai akejira yace man muyi hakuri wallahi wata matsala ce tataso tun saura kwana uku biki ake fama tak'i daidai tuwa, Yace matar Sa tayi rantsuwa ta maya idan Usman ya Auri murja saita tsine masa Albarka,shikuma Usman yakafe yace saidai ta tsine mashi d'in Amman Aurensa da murja Babu fashi. Lamarin ne yak'i daidai tuwa, Wanda k'arshe har saida Usman yayi yunk'urin kashe kanshi abisa cewar sai ya Aureki ko yakashe kanshi,har ranar d'aurin Auren Abun da akefama dashi kenan, uwar takafe shima yaron yakafe shine yakirani kozan lallashi Usman d'in akan yayi hak'uri tunda mamanshi ta rantse idan anyi sai ta tsinemai, Kuma babu Anfanin anyi Abu maimakon farinciki ya wanzu ayita zumunci,k'arshe azo asamu matsala tunda dama yasan matarsa batason y'an uwansa, bashida Abunyi Allah yajarabe shi da kafaffar mata. Don haka muyi hakuri da wannan Auren, yaban shawara akan idan inada Wanda nayarda dashi na Aura Mata shi saboda dai lokaci yak'ure kar aji kunya mutane basa rena Abun magana, Nace Yaban usman d'in nabashi hakuri yayi biyayya ga mahaifiyarsa,zai ci riba nan gaba insha Allah. Lallashin sa nayi sosai yana kuka yace shikenan nayi mashi Adduar samun wata kamar murja,nace wacce tafita ma zaka samu indai kayiwa mahaifiyarka biyayya." "Tunda muka gama waya dasu nashiga tunanin wazan Aurawa murja da zai rik'eta Amana, yakuma zauna da ita cikin aminci batare da goran tawa bah,sai Adamu yafad'o man arai nan take banyi shawara da kowa bah nazama waliyin Sa nakuma sanya babanku yazama waliyin ta itada Nafee,aka d'aura wannan Auren shikanshi babanku yayi mamakin Abunda nayi, saida nayi mashi bayani komi sannan ya fahimceni,don da yace anzalinceki murja, saboda tunanin bazakiso yayan nakuba,kunji Abunda yafaru don haka Adam ga k'anwar ka nan kaji tsoron Allah kayi Adalci tsakanin matanka. Kar kabiye biyesu susaka ka yi zalinci,don haka insha Allahu idan zaka koma zaku koma tare kuduka. Sannan mubeenatu kiyi hakuri,ki munsan akwai ciwo Amman idan kin saka hakuri zakici riba,kuja junan Ku ajiki don bakuda kamar juna, Ku had'a kai kuyiwa mijinku biyayya Ku kuma kula dashi, Allah yabaku zaman lafiya." Cikin natsuwa tace"insha Allah Baba zamu zauna lafiya,shaid'an bai isa yashiga tsakanin mu ba." Duk kowa binta yake da kallon mamaki saboda basuyi tunanin haka daga gareta bah. Shi kanshi Adam yayi huking, Don A yadda yasan Mubee da zafin kishi bai tunanin jin haka daga Gare ta ba, Mamar Jabeer tace, "Alhamdulillah haka mukeso Allah yayi maku Albarka." Nan akashiga yimasu nasiha maishiga jiki, na zaman takewar Aure, sosai sungamsu sunkuma yi Alkawarin duk wuya bazasu cutar da junan suba. Har akagama zaman Jannat ba tace uffan ba, don ta ma rasa ta ina zata fara kallon Mubee,jitake kamar ta nitse saboda kunyar ta,wai itace yau ta Auri mijin y'ar uwarta......shin murna zatayi koko kuka, don Abun yazo Mata A bazata. Basuyi Aune ba ta fece daga falon, Mubee tashige toilet tayi kuka son ranta, don tariga tafaru ta k'are yaza tayi da hukuncin Ubangiji haka yake a zanen k'addarar ta sai sun Auri miji d'aya. Kukan kawai za tayi ta rage nauyin da zuciyarta ke mata, Hada kuma tunawa da tayi da mama,sai ta sake rushewa da kuka. Haka ya same ta bata saniba tayi ssaurin goge fuskar tana yak'e....murmushi yayi yasa hannu yajawo ta jikinsa, "Am so sorry my love,nasani akwai ciwo kiyi hakuri wallahi daidai da k'wayar zarrah daga cikin son da nake maki bai raguba, saima naji nak'ara sonki kin nuna jarumta dakuma sadaukarwa,na maki Alkawarin bazaki tab'a samun matsala daga kowane fanni bah,zamuyi iyakar k'ok'arinmu wajen ganin mun kyautata maki,munsaka ki farin ciki Amman kiman Alkawarin baza kisake kuka ba." Tana kirjinsa tad'ago fuskar ta tace, "Shikenan Abban Nihal bazan sakeba." "Yawwa ta wajena, shiyasa nake k'ara sonki oya give me a kiss." Murmushi ya kucce Mata ta fad'a jikinsa tana dariya, "Nak'i wayon ki saikin man wallahi." Dole tad'ago ta yi mashi, Wanda daga nan suka lula duniyar ma,aurata nima sai nafito nabarsu su more, don yanzu sukeji da amarcin tunda batafi sati uku da gama wanka bah..... Jannat ta koma yin y'ar b'uya da Mubee da kuma Adam, Dataji alamun shigowar su zata arce d'aki Abun ma dariya yake ba su mama, Yana sane da hakan da takeyi sai yanuna baisan tana yiba,yabata lokaci tagama b'oye b'oyen,shidama yanzu soyake sai yagama lallashin matarsa sannan. B'angare guda kuwa hidimar tare war su jabeer akeyi ba kama hannun yaro, Mama ta zage gyaran yaran ta kawai sukeyi, komai za,ayi masu hada mubee akehad'a wa, Jabeer gidan dazai zauna babu wani nisa da wannan gidan,don yasa mu Mai yi masa hanya ak'ara mashi girma wajen aiki, har ma suka maidoshi Abuja kuma sunbashi gida had'ad'd'e. Tsakanin mubee da Adam cikin ya an kwanakin nan wata irin k'auna suke zubawa, Kamar zasu cinye juna tayi k'ok'arin ganin ta cire kunya tana kula da mijinta. Iyayen suna lura da yadda Adam da Jannat basa ko gaisuwa tsakanin su, Sun zuba ido suga ko hakan zasu daidai ta Kansu, Amman basuga wata Alama ba. Baban Adam yakira mamar Jabeer, Bayan ta gaidashi tace, "Yaya Allah yasa lafiya." Yace, "Mariya lamarin yaran nan akwai gyara, bazai yuwu mubarsu sutai can ahaka ba,ba baki lura da yadda Adam da Jannat basa kula juna ba ko gaisawa basayi, idan d'aya yashigo sai d'aya yatashi." "Wallahi yaya nagani nikaina inaganin hakan baidace asaka masu idoba, Zan yi magana da ita jannat d'in kaikuma kakira Adam d'in kayi mashi magana kila asamu daidai tuwa." "Ki kira Mubeenatu kiyi Mata jan hankali,don naga kamar ita tad'auke mashi hankali,zankuma kira Adam d'in da murjanatun zanmasu fad'a." Da haka suka rabu. *SAURA PAGE UKU INSHA ALLAH.* TAKUCE MAMAN MUHEEN. KUMA MAGAJIYAR KAINUWA😉👌🏻[3/14, 9:44 AM] Maman muhseen: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 DAGA ALK'ALAMIN *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *(MAGAJIYAR KAINUWA)* *littattafan marubuciyar* 👇🏻 *Rai da buri* *Safah da marwah* *Rayuwar Ameerah* *Saina dauki fansa* And Now *Akwai bambanci* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 51. Baya cikin natsuwar sa ya isa d'akin nasu, Daidai fitar maman jabeer sun gama magana da Mubenat,tayi mata Jan hankali sosai,wanda sai yanzu ta ga rashin kyautawar da tayi,amman tayi ma mamar alkawarin hakan baza ta sake faruwa ba, ta ji dad'in yadda Mubenat d'in ta fahimci abunda take nufi, ta kuma gaya mata kalamai basu sanyaya zuciya, saboda dole ne fa akwai ciwo Anyi maka kishiya,don ma ta kwab'eta akan karta Kalli jannat d'in matsayin kishiya,ta zauna da ita matsayinta na y'ar uwarta, hakan zai saka zuciyarta ta samu sukuni. Zubewa yayi ga gado yana sauke numfashi kad'an kad'an, Kallonsa tayi wani abu na taso mata, Amman sai ta danne ta had'iye tace, "Abban Nihal bakayi wanka ba fah." Mirginowa yayi wajenta ya matse k'ugunta yace, "my love bazan iya ba saidai ke kiyi Mani." Murmushin yak'e tayi tace, "to tashi muje kafin Nihal ta tashi ta hana." Da taimakon ta yayi wankan sukai shirin kwanciya, Tabbas yaga sauyi tare da ita, don komi takeyi cikin rashin kuzari take yinsa, Kallonta yake yana karantar ya nayinta,amman sai k'ok'arin basarwa take don har ga Allah wani irin kishi ne yake cin zuciyarta...........jawota yayi ya sauke tajikinsa ya zuba mata mayun idanun sa yace, "gaya Mani waya tab'a Mani Matata,yanzu na tashi mukama danbe." Wata dariyar da bata shirya ba ta kucce mata, Taita k'yalk'yalawa, Kallonta yake yana, murmushi. Saida tagaji ta sassauta tace, "da mamar za kayi dambe, Lallai da kuka ankira y'an jarida sun kwashi rahoto." Tafad'a tana Wata dariyar. Zaune suka tashi tana jikinsa ya mammak'eta, Ta zayyane masa duk abunda yaka mata ya sani,ta gaya masa takuma cigaba da nusar dashi abunda ya ka mata,da wanda bai ka mata ba. Hakika yaji dad'in kalamin ta, ya kuma sakejin Kaunar matar tashi duba da yadda bata so Kanta ba, tana k'ok'arin ganin yayi adalci tsakaninsu. (k'alu bale garemu mata, muji tsoron Allah domin wannan Abun yazama ruwan dare, kowa kanshi ya Sani,kinada abokiyar zama kullum k'ok'ari kike mijinku yayi maki abunda bai mata ba,ko kuma tayi Duk abunda zatayi don ganin takawar da hankalin mijin akan d'ayar matar. Wannan ba daidai bane, akodayaushe murink'a anfani da wannan *Hadith d'in wanda Akace layu,uminu ahadikum hatta yuhubbul akhihi ma yuhubbul nafsihi* imanin d'ayan mu baya ciki har sai mun soma d'an uwanka abunda Kake soma Kanka,don haka mata muji tsoron Allah muyi abunda zai zama alkhairi gare mu,ba mu nemar ma kanmu Sheri ba.) Adam yayi wa Allah godiya da ya bashi mata masu hankali,wanda burunsu suyi Abun da d'ayansu bazai Cutuba, A haka lokacin ta fiyarsu yazo, iyayen suka zaunar dasu suka sake masu nasiha mai shiga jiki,wadda Mubenat da jannat suka kama kuka, daker Su mama suka lallashesu.......wajen rakiya hada amaryar Nafee da angonta,idan ka gansu zaka sha mamaki, sun wani yi fresh dasu Sunyi b'ulb'ul, Adam sai tsokanar jabeer yake, ana dariya y'an gida basu bar filin jirgin ba saidai sukaga tashinsu. Sai Nace amaryar Jaan da uwargida Mubee, sauka lafiya. kuyi hkr da wannan Insha Allah zuwa gobe zanmaku paging k'arshe. TAKUCE MAMAN MUHSEEN✍🏻✍🏻 [3/14, 9:44 AM] Maman muhseen: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 DAGA ALK'ALAMIN *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *(MAGAJIYAR KAINUWA)* *littattafan marubuciyar* 👇🏻 *Rai da buri* *Safah da marwah* *Rayuwar Ameerah* *Saina dauki fansa* And Now *Akwai bambanci* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 50. Zaune Suke d'aki shi da Mubee, sun gama cin Abincin dare hira suke suna k'yal-k'yala Dariya,baby Nihal tana wajen Su mama. Magana yake mata akan koma warsu Lego's,shagwab'a take ta zuba mashi yana biye mata,wayarsa Tayi K'ara yayi saurin zarota daga Aljihun rigarsa yana dubawa. "kin gani baba ne d'a gani na ansa kiran." Cikin girmamawa yace, "to baba ganinan......to..... Eh.... to sai munzo. " Ajiyar zuciya ya sauke yana kallon Mubee, Itama kallon nasa take tace, "lafiya dai. " Mik'ewa yayi yace, "kira ne daga baba,yace muje nida Jaan." Wata irin fad'uwa gaban ta yayi,don wallahi ta manta shaf da cewa Jannat yanzu matar Adam ce, miyasa ta yi haka anya kuwa ta kyauta,ko sau d'aya bata nusar da shi ba, sun shagala da soyayyar Su sun manta da ita. Bata San fitar sa ba ta dai dawo daga tunanin taga ba shi nan. Gaban sa ke ta faman Duka,don tabbas ya san tatsiniyar gizo bata wuce ta k'ok'i,magana zai mashi akan yadda ya nuna halin ko in kula akan Jaan. Har ya isa bakin k'ofar d'akin da take yana sak'awa da kwancewa, sallama yayi bakin k'ofar yaji shiru kasancewar yau aka mik'a Nafee d'akin mijinta. Ba yadda ya iya dole ya shiga......... Daidai fitowar ta daga wanka kenan tana d'aure da d'an k'aramin towel iya kar sa cinyarta. tsorata tayi zata ruga yayi saurin fizgota, wanda kad'an ya hana towel d'in bai kunce ba,matse ta yayi yana kallon Cikin Idanunta,ranta inyayi dubu ya b'aci ta fizge jikinta cike da masifa tace, "dalla malam Miye haka!fitarmun anan taya zaka shigo mani d'aki babu Sallama." Kallonta yake cike da Madaki, shi bama masifar ce ta bashi mamaki ba, illah yadda yaga gaba d'aya ta canza mashi kamar ba ita ba....... Shigewar ta toilet ya dawo dashi daga duniyar da ya tafi. Ajiyar zuciya ya sauke ya matsa kusa da toilet d'in yace Cikin sanyin murya, " *Jaan* kifito baba fah ya turo ni na kira ki plz kisaka kayan kifito Ina jiranki. " Har Cikin ranta haushi yake bata,yadda yayi buris da lamarin ta ya nuna da ita da babu Duk d'aya,tsaki taja tace, "ka iya tafiya tunda ba cewa yayi ka d'auko ni na." Jingina bayan sa yayi jikin k'ofar bayin yana lumshe ido,don yadda lokaci guda wasu feelings su kai mashi dirar mikiya,k'ara sausauta muryar sa yayi yace, "cewa yayi kar na bari ki wahala,na goyoki ga baya na Don haka Ina nan Sai kin fito " Runtse ido tayi tana jin irin yadda zuciyarta ke bugawa,jarumta ta aro ta yafama zuciyarta sannan ta iya cewa, "wallahi inhar sai na fito za muje to sai dai ka bushe a nan,don bazan fito ba." Duk yadda yaso tafito ya sake kallon ta,abun yaci tura dole ya Hakura ya tafi yabar ta don kar baban yayi ta jiran su. Sai da ta tabbatar ya tafi sannan tayi saurin fitowa ta Fara kokowar saka kayan, ko mai bata tsaya shafawa ba ta zari abayarta ta fice. Zaune ta some su baban yana kan kujera Adam yana gefensa k'asa, Itama d'ayan gefen ta samu ta zauna tare da cewa, "baba Ina wuni. " Kallonta yayi yace, "kema bazan amsa ba murjanatu." Cikin zaro ido da mamaki tace, "baba lafiya! minayi kuma, ni dai nasan lafiya muke tun wayewar garin yau. " Harara ya sakar mata yace, "kad'an ya hana ban kwana da fushin kuba,saboda naga kuna neman watsa mana k'asa ga ido." Kanta ta sadda k'asa,don ta gane meyake nufi. Shima Adam din sadda Kai yayi kamar wasu munafukai,cigaba yayi da cewa, "kabani kunya Adamu, Don ban zaci haka daga gareka ba, nad'auki d'iya na baka amman kana nuna mana bamu isa ba ko? To kayi daidai ko nace kunyi daidai,matsayinka na babba baka jata jikinka ba, baka zauna da ita ba balle ku fahimci juna asamu daidai to, Ashe soyayyar da Kace kana mata ta k'arya ce!kaban mamaki kuma kaban kunya." "kema kuma kin taimaka mashi ta wajen halin ko inkula da yayi dake, saboda bakya gaidashi, Idan d'ayan ku yazo waje sai d'aya ya tashi,to kun kyauta tunda kun kasa had'a kanku tun anan, hakan na nufin can ma haka za kuyi, Don haka gara a warware Abun kowa ya huta,kaje ka kawo mani takardar sakin ta yanzu. " Babu wanda zuciyarsa bata bujawa, don basuyi tunanin hakan ba tuni Adam ya jik'e da zufa,Jannat kuwa jikinta rawa yake idonta yaciko tabda kwallah, Cikin kermar Muryar k'iris takejira ta fashe da kuka tace, "baba badan na raina kuba,har ga Allah ganin ya shareni yasa nima nakyale shi, tunda ya nuna mani bai damu dani bah......... Sai hawayee shatter suka zubo mata. Nan da nan jikin Adam yayi sanyi,tausayinta ya kama shi ji yake kamar yaje ya rarumota ya rungume yana lallashi. baba yace, "yi hakuri murjanatu daina kuka, tunda Baya sonki yaje ya kawo man takardar sakinki, Allah zai baki wanda yafishi insha Allahu." A hanzar ce ya rik'o kafar baban yace Cikin karyewar zuciya, "kayi hakuri karkace haka.!wallahi Ina sonta baba, banyi don naci fuskar ta ba,abunda yasa nayi haka saboda Mubee kar taga na fifita ta akan ita, na bari na shawo kan Mubee d'in kafin na juyo gareta,Amman idan hakan ya sosa maku kuyi hakuri. " Sosai Baba yaji dad'in kalamin sa saidai dole ya nuna masa darajar jannat d'in Don yarik'eta da kyau. Kara had'e fuska yayi yace, "Aa Adam gara dai ka saketan,sai kaje ka kula da matar ka da kyau, tashi kaje maza Ina jiranka." Ya fad'a tare da mik'ewa kamar zai bar d'akin.........cikin azama ya rik'o hanunsa yace, "baba kar kayi haka, na rok'eka kayi hakuri wallahi zan gyara,kar ce zakaa rabamu tana sona nima haka In Allah ya yarda zan gyara." Duk ya rikice ya susuce, Jaan kuwa babu abunda take sai shashshekar kuka, Dawowa yayi ya zauna yace, "inhar ka Amunce zaka gyara to kayi Mani alkawarin kwatan ta adalci tsakaninsu,ka tsaya tsayin daka kalu da kowacen Su........cikin zumud'i ya katse baban da cewa, "nayi wallahi nayi baba, bazan karya alkawari ba insha Allah. " dariya yaba baban murmushi ya kucce mashi, Mik'ewa yayi yace"to indai ka d'auka karka fito sai ka lallasheta, ka kuma bata hakuri" Ficewa yayi ya barsu nan, Inda take ya koma Ya d'urkusa ya Kama kunnensa yace, "Na tuba princess kaina bisa waya, kiyi Mani komi kikeso indai zaki huce,Amman pls kibar kukan haka nan kar yasakar maki ciwon Kai...........Ai Indai kaine hawan Jini ma zaka saka man, miyasa ba zaka kasheni na huta ba, wallahi da inada ikon dazan ciro zuciyata na cire wahalallen Sonka da kasha mamaki,don banga anfanin sa ba....... Hannu ya saka ya rufe mata bakin, ya durk'usa gaban ta tare da rik'o hannuwanta yace, "karki ce haka, tab'a nan Kiji yadda sonki yake walagigi da zuciyata,kiyi hakuri ki ya feman,wallahi nayi maki alkawarin kulawa dake har sai kince kingaji" Mik'ewa tayi zata bar d'akin............. Saidai tajita kawai ajikinsa yace, "wallahi inhar baki ce kin hakura ba, saidai mu dawwa ma anan. " bole tace ta hakura yana rik'eda hannunta suka fito, Har d'akin ta ya raka ta ya gyara mata shimfid'ar gadon sannan yace "muje na taya ki canza kayan," Hararar sa tayi yace"wallahi kika sake hararana saina cinye wannan sweet lips d'in daketa tsole Mani ido tun d'azu" Shi ya zab'o mata kayan bacci wata shegiyar rigace mai had'e da pant, wadda ita sai zafi ya kankama sannan take Sata,shima da tasa Zara rufe k'ofarta don gudun shigowar wani, shine yanzun zai d'aukota. Shan mur tayi tace, "don Allah malam katafi wai Miye haka, to wallahi bazan saka taba kuma ma Ina ruwanka da kayan da zansaka, kaje matarka ta sama Duk wadda kakeso Amman banan ba." Rungumo bayanta yayi yana shinshinar wuyanta, nan da nan tsikar jikinta ta tashi,dole ta lumshe idonta tana Jan numfashi, Cikin low voice d'insa yake mata magana Cikin kunne, "ke ma mata ta ce,duk abunda zanyi da Mubenat, kema zan iyayi dake don haka karki sake man magana Cikin rashin d'a,a don wallahi kika kaini karshe yau zan anshe budurcin inga ta tsiya,don haka ki kame bakinki kafin nayi aika aika gidan nan." Shiru tayi tanajin saukar muryarsa har Cikin y'an cikinta, jikinta wata fitinanniyar kasala ta sauko mata, tana jikinsa yake zare kayan jikinta, takasa jurewa wannan munafukin salon nasa, jikinta ko Ina rawa yake, don lokaci guda taji wasu fitinannun feelings suna taso mata, Wanda rabon da ta tsinci Kanta irin haka ta dad'e ba tayi aune ba taji ya rabata da duk kayan, sai pant Kawai don sadda zata wajen baba sauri bai barta ta saka wata bra ba, sadda ta ankare tayi saurin fixge jikinta, ta ruga bayi ta datse k'ofar tana sauke numfashi daker, Kad'an ya hana bai zube kasa ba,,saboda yadda jikinsa yake tsuma ita d'in kawai yake murad'i. Meyasa zata ruga, wani naushi ya kaiwa bango don ba haka yaso ba, bai San iyakar tsawon lokacin da ya d'auka d'akin ba sannan ya tafi. *saura page biyu nagama insha Allah.* Takuce Maman muhseen.✍🏻 [3/14, 9:44 AM] Maman muhseen: 🎀🎀🎀 *AKWAI BAMBANCI* 🎀🎀🎀🎀 DAGA ALK'ALAMIN *AISHA ABUBAKAR* *(MRS BB)* *(MAGAJIYAR KAINUWA)* *littattafan marubuciyar* 👇🏻 *Rai da buri* *Safah da marwah* *Rayuwar Ameerah* *Saina dauki fansa* And Now *Akwai bambanci* *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ 52. Sun samu gidan tsaftace Don tun kan Su taho yayi waya dasu,akan ashirya masu tarbar ta musanman akuma sanar da masu aikinsu matan sudawo bakin aikinsu kafin Su ISO. Jannat tayi mamakin wannan uban gida haka, ta jinjina irin d'aukakar da yasamu yanzu, jikinta asanyaye suka isa cikin main falon gidan, babu abunda ke tashi sai k'amshi ta kowace kusurwa, don komi saida Adam ya saka aka canza saboda zuwan habibatyn sa Jaan. Tunda ta zauna masu aikin keta zuwa gaidata, Mubee ce ta sauko daga sama b'angaren Adam, saida ta gama kintsashi sannan yace taje ta shigo da Jaan d'in. "kin wani jeb'e waje guda sai Kace Wata bak'uwa, taso muje sama." Kasa tanka ta tayi saboda har ga Allah wata kunyar mubeen takeji,gani take kowa zaginta yake akan wannan auren.... Bin bayanta tayi tana maijin babu dad'i,sadda suka k'arasa saitaga ai can bataga komi ba, Wata daulace ta daban, ta jinjina Kai kawai, saboda daka gani Kasan babu k'arya Adam yana samun kud'i. Zama tayi saman Wata lumbutsestiyar kujera, wadda tana zama taji talume ciki, Mamaki ya ka mata dama akwai irin wad'annan kujerun, lallai daji zasuyi kud'i. Tare da Mubee suka fito yasha wanka kaya bacci me lemon green jikinsa,yayi masifar kyau Duk yadda take yana kwayar idonta satar Kallonsa, abun yaci tura har saida ya kamata tana Kallonsa, Hararar wasa yasakar mata ya cewa Mubee, "my love kiyi mata magana tabar satar kallona." Sadda Kanta jaan tayi tana jin kunyar mubeen tana walagigi da ita, Jitai tace masa"to Kai hubby da wane Idon Kasan ta kalleka,in banda kaima Kallonta kayi." Yace"au goyon bayanta kike ko? To Shikenan munb'ata."yafad'a yana shagwabe fuska. Dariya tayi tana wucewa k'asa don ashigi masu da kayansu....... Suduka binta sukai da kallo har tafice, Ya dawo da Idon sa akan jaan yana canza salon kallon zuwa Na zazzafar k'auna......tasowa yayi daga inda yake ba tayi aune ba ta ganshi durk'ushe gabanta, duk hannuwanta yarik'o yana k'ok'arin saka kwayar idonsa cikin tata,amman taki bashi damar hakan, matse hannun nata yayi taji zafi wanda dole ya d'ago ta Kallai. Ajiyar zuciya suka sauke tare, Amman tashi tafi bayyana, duk da haka saida yaji tata. Motsin shigowar da taji za, ai yasaka tayi saurin tashi tabarsa anan, Mubee ce d'auke da baby, tana ganin jaan taita mik'a hannu har saida ta ansheta. Har wasu d'akuna Mubee takai jaan tanuna mata komai tace takintsa ta kuma huta kan agama dinner. Wanka tazuba Tayi shigar doguwar riga light pink tasha adon fulawoyi da a Kayisu da stone's sai walwali Suke. Koda tafito suna nan babban falon sun baje k'asa ga abinci nan kala Kala sai wanda Kazab'a ga uban naman Kai nan ga Kilishi, dasu yanciki ferfesun Su, Tunda tafito idonsa yake Kanta, yakasa d'aukewa tazbihi yakewa Allah akan bashi mata zafafa irin wad'annan,Mubee nunawa Tayi kamar bata ga me yakeba,abincin take zuba masu, Har jaan ta iso idonsa kamar zai fado k'asa shiyasa Itama duk ta takura, Mubee tace"gaskiya kallon ya isa haka, wannan ai saka saka tafad'i Abban baby." Tafad'a cikin wasa tana Hararar sa. Murmushi yayi yana shafa kansa, Mubenat ta gama hada komi tace"kowa yasaka hannu yad'auki spoon don nidai yunwa nakeji wallahi,ga bacci da gajiya basu barni ba,don haka nidai da wuri zan kwana." Jaan dai takasa tankawa sai tsakurar abincin take, Wanda rabinsa duk namane. Lura tayi da yadda takasa sakewa tace" mommy Nihal kisaki jikinki kici,ohhh kina jiran angonki ya baki ko,?to bari kigani........ Plet ta d'auka ta zuba nata ta d'auki komi, sannan ta mik'e Kunga nayi nan saida safenku....... Cikin sauri jaan ta rik'ota tace cikin sanyin murya"don Allah karkayi haka kizauna ni ba fa haka nake nufi ba,kizauna wallahi bazanji dad'in hakan ba Idan kikatai." Murmushi yakeyi yak'i cewa komi, Harara tawurgamai"Abban baby kazo Kaja amaryarka ni tafiya zanyi sai kuyi soyayyar cikin natsuwa, tunda naga kunyata kukeji.. " Mik'ewa yayi yanufo Su yana cewa"wakejin kunyar taki, kinsan dai ni banda wannan sai dai Idan kanwar taki. " Hannun jaan Yarik'o ya zaunar kan kujera, yace muje my love Na rakaki...... Fita sukai suka barta tana jin kirjinta yana dukan tara tara, Tausayin mubeen ya kamata tasani K'arfin hali take, duk don ta basu kwarin guiwar kasancewa da juna, Hakika jitake Idan itace mubeen bazatayi dukan wannan ba, zadai tayi iyakar Inda zuciyarta ta iya. Har bedroom d'inta Na k'asan bene yakaita, Duk yadda taso danne kukanta abun yaci tura, dole tafashe da wani irin Marayan kuka, Lallashinta yakeyi sosai da kalamai masu kwantar da hankali, tare da nuna mata irin muhimmancin ta gareshi, da irin Kaunar da yake mata bai baro wajenta ba saidai tacinye Duk abincin, ta yi shirin bacci sannan ta kwanta,yayi mata addua tare da kunna mata karatun Kur,ani don sakamata natsuwa...... Sannan yafito. Koda yadawo tayi bacci d'aukar ta yayi yakai d'akinsa sannan yadawo yad'auki holandia da naman yakai, Kayanta ya shiga ragemata tai firgigi tatashi, Tana tureshi saidai ya matseta jikinsa sannan ya idasa cire mata Su.... Kunya kamar ta tsaga bango tashige, Ganinta daga ita sai pant kawai..... Wata arniyar rigace wadda da ita gara babu ya d'auko yasaka mata dakokowa, Tana ta kwallah ita bataso haka yasa mata ita, aiko tashige bargo don komi ya bayyana kansa Na jikinsa, Tun yanzu duk yarud'e don har jikinsa ya fara Wata rawa rawa....amman ya danne ya shiga bata ga baki naman daker ta d'anci kad'an tasha hollandia dad'an yawa....... Suka shiga sukai brush, tare dayin alwallah,, Yasaka after sukai sallah tare da yiwa Allah godiya daya mallakama su junan Su. Bayan sungama yayi mata wannan adduar allahumma Ummii as, Kayla khairaha wa kairama jabltaha alaihi wa auzubika minsharriha wa sharri ma jabltaha alaiki. Yagama yace taje ta kwanta. Can k'arshen gado ta koma Talullube har ya gama hidimarsa yazo yakwanta tare da kashe wuta,ya kunna dumlight....amatukar tsorace take dashi sadda taji ya jawota jikinsa...... Cikin kunnenta yake mata magana mai tsananin rikitar da sassan jikinta. "baby love Inason anuna man irin Kaunar da akeman, Inga da gaske jaan d'ina tana son wannan Adam d'ina. " Tsikar jikinta tatashi saboda yadda yake sauke numfashinsa cikin kunnenta, tare da k'ara matseta da yake ajikinsa...... Shiru tayi tanajin wani irin yanayi da ta dad'e rabonta dashi...... Jitai yana yawo da hannunsa ajikinta,dandanan ta rud'e don dama kad'an takejira duk da gabanta yana dukan uku uku, Amman jikinta yana karb'ar sakon, saboda irin abubuwan da sukaita banka, Wannan dare sun raya shi cikin amincin ubangiji,Adam yama rasa da kalmomin da zaiyiwa Allah godiya, Don jaan kuka Shima kuka saidai zamuce nata na Shan wuyane, shikuma abun saidai arufe baki (🤭😂 Su adamu ansha miyar amarya jarda kuka 🤣🤣🤣 ) Har gari ya Waye yana lallashi daker yasamu bacci yayi awon gaba da ita, sannan yasamu natsuwa yaje yayi sallah yana zuba adduoi bila dadin,akan Allah ya zaunar dasu lafiya da matanshi tare da zuria Dayyiba............... 🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀 soyayya sabuwa ta bud'e tsakaninsu don har sun rasa Waye yafi son d'an uwansa, Saida Mubee tabasu kwana goma cif,sannan ya raba masu kwana, Duk bayan kwanakin uku uku. Hakan yayi masu sosai, don jaan tace itadai kwana biyu yayi mata kad'an........haka kuwa akai. Sun had'e kansu Bakajin kansu duk randa Mubee keda aiki to jaan zata d'auke Baby sukwana tare, Har sai mamanta ta gama kwananta sannan, Sosai Suke kulawa da mijinsu don kan wani lokaci yazama babban Mutun,kowa mamakin irin kibar dayayi yake, Saidai yace ai shi d'an gatan matanshine,jidashi Suke sosai........ Mubee da Jaan saikace kawayen juna Idan wannan keda girki zata taya ta dawasu abubuwan, don yace gasudai bazaici abincin kuku ba, Basuga laipinsa ba don dama hakan shine daidai. *BAYAN SHEKARA GOMA* Alhaji Adam yazama babban mutun da ake alfahari dashi ciki garin Lego's Don yayi fice ta ko Ina GA addua da yake samu wajen iyayensa da matansa, Zuwa yanzu yaransa biyar cif Jaan haihuwar farko y'an biyu ta haifa, mace da namiji, namijin sunan baban Mubee tace Adam yasaka, Suna ce masa bassam wannan Abu yayiwa Mubee dad'i har kuka Tayi tana godewa masu da wannan kara...... Macen kuma maman jaan taci suna ce Mata basma. Bayan nan Mubee tasake haihuwa ta samu bilal mai sunan baban Adam, Sai baba Alhaji da Jaan ta sake haihuwa. Alhamdulilkah komi yayi farko zaiyi karshe wannan family suna cikin farinciki, da annashuwa, Nafee Kuma yaransa biyu shuhuda da shahid maman jabeer da babansa.... Kuma d'aya bayan d'aya saida Adam yakai kowa hajji, Yakuma je yasaki uwayen kud'i aka saki maman Mubee, Wannan lamarin yayiwa kowa dad'i don Mubee tama rasa da wane irin kalamin zata godewa mijinsu.... Don Hakika Sunyi dacen miji saidai muce Allah yabasu zaman lafiya, yakuma albarkaci zuria rasu Ameen Alhamdulillahi Tammat Allah Nagode maka daka bani ikon kawo k'arshen wannan littafi,ina godiya gareka kabani lafiya da tsawon Kwanan cigaba da kawo darussa acikin littafina, Ina rokon Allah kabawa iyayena lafiya kakaramasu Nisan kwana, da bud'i na alkhairi......... 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 Muhadu daku cikin sabon book d'ina mai suna ADUNIYAR MU Amman na kud'ine free page goma zanyi daga nan duk mai so zata tuntubeni. TAKUCE MAMAN MUHSEN