[1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MOM IRFAAN* *Nagode sosai da irin gudunmawar da kike bani Allah ya* *k'ara zamunci* 💗💖💗 ALHAMDULILLAH! ALHAMDULILLAH!! ALHAMDULILLAH!!! _Allah na gode ma da ka k'ara bani damar fara wani littafin ya Allah yanda na fara lafiya Allah yasa na gama lafiya._ _Masoyana a kullum Ina k'ara gode muku da irin gudunmawar da kuke bani, gashi Allah ya sake dawo dani na sake kawo muku labari mai nishadantarwa soyayya da kuma IZZA Allah ya bani ikon isar da sak'on da yake ciki._ ```DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN K'AI, NAKE FARA WANNAN LITTAFIN NAWA.``` 📝 *Page* 1⃣⏩2⃣ Kyakyawan saurayi ne Wanda ashe karu bazai wuce ashirin da takwas ba, yake saukowa daga matattakalan jirgi cikin IZZAR SARAUTA da kuma mulki gaban shi akwai masu tsaron shi haka ma bayan shi. Da ka ganshi kaga jinin larabawa, yana gama sauka k'asa wasu mutane suka zo da sauri suka tare shi, motoci ne jire a k'alla zasu Kai takwas aka bud'e mai daya daga ciki ya shiga Suma suka shiga da sauri suka tada motar. Da gudu suke tafiya a titin Wanda in mutum beyi Wasa ba zasu iya taka shi, mutane na gannin haka suka fara fad'in, "YARIMA Dameer ya shigo gari kenan?". Daya daga cikin mutanan yace, "ga zahiri ai in dai ya shigo gari haka zaku ga motoci na tafiya". Dayan yace, "to ai IZZAR SARAUTA kenan" haka dai suke ta magana tsakanin su. Tunda ya shiga motar ya daura kan shi jikin kujeran motar yake tunani da ya zamai mai jiki, har suka iso wani babban Gate Wanda daga gani kasan na masarauta ne. Busa da kid'ed'e ne kawai ke tashi tunda suka shigo babban Gate d'in badawa duk sun fito sun tsatsaya suna jiran fitowan yariman daga mota. A dai-dai wani dan madedecin part suka tsaya da sauri na cikin motar suka fiffita suka bud'e mai sai da akai wajan minti goma sannan ya zuro k'afar shi ya fito a motar. Dan madedecin part d'in ya dosa nan ma da sauri daya daga cikin fadawan ya bud'e mai ya shiga, direct bedroom d'in shi ya huce. Yana shiga ya cire takalmin shi ya haye kan Bed d'in, gaba daya ya rasa mai yake mai dadi a duniya tunanin shi kawai yaushe mahaifin shi zai fara nuna mai kulawa irin ta d'a da mahaifi. Yasan da mahaifiyar shi na Nan bazai tab'a zama cikin wannan k'uncin ba, can dai ya Mik'e toilet ya shiga shower ya sakan ma Kan shi. Ya Kai tsawon minti talatin sannan yayi wanka yayi alwala ya fito, gaban miroo ya tsaya Yana goge jikin shi da towel Yana gama wa ya zura jallabiya ya shinfid'a sallaya ya tada sallah. Wata mace ce kishingid'e kuyangu zagaye da ita kowa da aikin da yake mata, alama tayi da hannu da a miko Mata apple cike da girmamawa. Daya daga cikin kuyangun ta miko mata, amsa tayi ta fara juya shi a hannun ta Sannan tayi wani k'asacan murmushi ta kalle daya daga cikin kuyangun ta tace, "Ke marina" cike da girmamawa da kuma tsoro tace, "Naam ranki ya dade uwar gidan sarki fulanin sarki Allah yaja da ranki". Juya apple d'in hannun ta tayi sannan tace, "yau Dameer ya dawo masarautar nan Ina so a fadawan jakadiya karta Bari ya samu ganin mai-martaba har sai ya shigo ya gaishe Ni". Cike da girmamawa marina tace, "an gama ranki ya dade" sannan ta tashi ta fita dan isar da sak'on uwar gijiyar ta. Girgiza Kai tayi sannan ta saki wani makirin murmushi tace, "tunda ban bar uwarka ta zauna a masarautar nan ba Kai baka Isa ka zauna ba masarautar MURI ta 'yaya'na ne". Gimbiya haleematun sa'adiya kenan uwar gidan sarki Fahad Abdullah kenan kuma fulani a yanzu. Bayan ya idar da sallah shiryawa yayi cikin milk d'in shadda an Mata Zane da bakin zare, hannun shi daure da agogo bak'i haka hulan kan shi ma, shigar tayi mutukar fito da ainiyin kyau shi na jini larabawa. Fitowa yayi daga part d'in nashi da sauri masu tsaron shi suka taso daga musu hannu yayi alaman baya buk'atar su. Da kanshi ya shiga mota ya tada sai babban fadan masarautar, Yana Isa yayi parking ya fito kofan da zata sada shi da fadan ya nufa. Zai shiga kenan yaji jakadiya na magana, "Allah yaja da ran yarima Dameer mai-martaba Yana da bak'i yanzu, Amma zaka iya shiga gurin fulani". Bece Mata ufan ba ya juya zai tafi ko mai ya tuna kuma sai ya juya ya shiga part d'in gimbiya haleematun sa'adiya fulani kenan. Noking d'in kofan yayi daga can wata kunyanga ta fito taga ko waye sai da ta gaishe shi sannan ta juya duk da dai ta san ba samun amsa zata Yi ba, fulani ta fad'a zuwan nashi sannan tace, "a fad'a Mai ya shaga" shiga yayi. Da sallama a bakin shi, tana ganin shi ta saki fuska ta fara washe bak'i, "Aa kaga mutanan saudiyya lallai my son shine baka sanar Dani zuwan naka da wuri ba ai da an..". Katse ta yayi da cewq, "ba komai Momma nima haka kawai naji Ina son zuwa na ganku shiyasa tafiya ba shiri". Tab'e Baki tayi tasha be ganin ta sannan tace, "ka shiga gurin mai-martaba kuwa Dan nasan dai-dai lokacin na Yana fada". Girgiza Kai yayi kawai sannan ya tashi Yana cewa, "yanzu Zan shiga na barki lafiya" be jira amsar ta ba yayi ficewar shi Dan d'an maganan nan da yayi Kan shi har ya fara ciwo. Da harara tabi bayan shi har tabar gannin shi sannan tace, "very soon Nigeria zaifi karfin ka". Yana fita be shiga shashin mai-martaba ba ya hau mota ya fita a masarautar gaba daya. "Deeyanah, Deeyanah" Amma kenan take Kiran Deeyanah wacce aka kira da Deeyanah ta fito da sauri tana cewa, "Amma ganinan fa uniform d'in makaranta na nake ninkewa". Murmushi kawai Amma tayi sannan tace, "Deeyanah kenan sarkin karatu ya Allah ka bamu kudin da zakiyi karatu". Ita ma wacce aka kira da Deeyanah murmushi tayi sannan tace, "Ameen Amma in nayi karatu na zama yar jarida ai Amma mun gama talauci a duniya". Girgiza Kai kawai Amma tayi sannan tace, "Allah yasa Deeyanah Allah ya cika Miki burin ki na ganin kin taimaka mana a rayuwa". Murmushi kawai Deeyanah tayi sannan ta cigaba da taya Amma wanke kayan miyan da take. *Vote* *Comment* *&* *Share* *Aunty baby ce* ✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MOM IRFAAN* *Nagode sosai da irin gudunmawar da kike bani Allah ya bar zumunci.* 💖💕💖 *BISMILLAHIR* *RAHMAIR RAHIM* 📝 *Page* 3⃣⏩4⃣ Tunda ya fita daga masarautar be sake dawowa ba sai k'arfe goma na dare plazan shi da ke cikin birnin taraba ya je duba yana yin masu kula da wurin. Direct part d'in shi ya huce dan ba karamim gajiya yayi ba, yana shiga parlour shi yaga an jera mai kala-kala abinci. Tab'e Baki kawai yayi dan yasan wacce ta aiko da abincin bata huce Amaryan mai-martaba ba, bedroom d'in shi ya huce kan Bed kawai ya haye ya kwanta. Wayan shi yaji na ringing sai da yaja dan tsaki sannan ya dauki wayan dan yaga mai kira, my Jadda ya gani Dan murmushi gefan Baki yayi sannan ya dauka. Cikin larabci ta fara mai magana yana mayar mata harda suka gama wayan sannan ya kashe ya gyaran kwanciyar shi ya rufe I duk da dai ba baccin yake ba tunanin rayuwa kawai yake. Sai kusan k'arfe shi-biyu ya samu bacci yayi gaba da shi. Mai-martaba ne zaune a kilisar shi kad'an-kad'an yana tauna tuffa a bakin shi, jakadiya ce ta shigo cikin girmama ta zube gaban shi tace, "Barka da hutawa mai-martaba Allah ya ja da ran sarki gimbiya Marwa tana neman iso". Kai ya d'aga mata alaman zata iya zuwa sannan jakadiya ta k'ara mai kirari ta fita dan sanar da gimbiya Marwa Amarya gun sarki Fahad Abdullah kenan. Gimbiya Marwa ce ta shigo cikin kwaliya ta sanye da alkefba ta samu kusa da mai-martaba ta zauna sannan ta duka ta gaishe shi. Ya amsa cike da fara'a, fira suka fara cikin kwanciyar hankali da nuna so da kauna Dan duk cikin matan shi ya fi son gimbiya Marwa shiyasa ita ke damawa. *Asalin labari* Wanene sarki Fahad Abdullah, sarki Fahad Abdallah 'da ne ga sarki Abdullah Muhammed Abdullah adalin sarki ne duk cikin sarakunan taraba da suka shud'e shine Wanda al'umma suka fi so da nuna Mai gata. Sabida shima yana kyautatawa al'umma da kuma talakawan garin, sarki Abdallah yana da mata uku, gimbiya Maimunatu ita ce babba Allah ya azurtata da 'ya'ya biyu duk maza, Fahad shine babba sai Aliyu, matar sarki Abdallah ta biyu kuma bata tab'a haihuwa ba Mai suna gimbiya Ameena, sai matar shi ta uku gimbiya Mabaruka tana da yara uku, Duk mata Hadizato, sai kuma ummu-salma, suke nan Allah ya azurta da shi, sarki Abdallah yaran shi biyar kenan, sarki Abdallah gwarzon namiji ne a cikin gidan sa shiyasa kan yaran shi ya zamo a had'e. Fahad yana kula da k'annan shi hudu sosai baya cire Hadizato da ummu-salma a cikin duk abinda zai ma Aliyu a haka har suka girma suna bashi girman shi sosai kuma iyayan su ma haka sai dai Dan abun da ba'a rasa ba. Girma ya zo ma Fahad lokacin kuma sarki Abdallah yayi marabus da mulki ya danga wa dan shi Fahad, a lokacin an daura wa sarki Fahad aure da gimbiya Halimatun-sa'adiya. Halimatun-sa'adiya 'ya ce ga wazirin sarki Abdallah lokacin da za'a ba sarki Fahad mulki bashi da wacce yake so sai waziri yace ga halimatun-sa'adiya diyar shi sarki Abdallah beyi musu ba aka hada aure da nadin sarautan sarki Fahad. Anyi bikin aure da sarauta lafiya an tashi lafiya, nan kuma ba'a fi wata biyu da hawa sarautar sarki Fahad ba Allah yayi wa sarki Abdallah rasuwa. Rasuwan da ta ratsa duk wani mahaluki na cike da wajan masarautar, haka sarki Fahad ya cigaba da mulki kaman yanda mahaifin shi yake yi. Ya bud'e makarantun islamiya dana boko duk kyauta, ba k'aramin Dadi talakawan gari suka ji ba ganin ya cigaba da abunda mahaifin shi yake. Sannan kuma ya cigaba da kula da iyayan shi Mata da kuma k'annan shi mata uku da kuma kanin shi Aliyu, har suka isa aure duk sun ukun ya auran da su. Matar shi halimatun-sa'adiya ta kasance mace mai kishi gashi kuma kullum zancen mutanan fada ya k'ara aure sarki ba'a San shi da mata daya ba. A haka wata tafiya ta kama shi zuwa saudiyya zaiyi wata biyu k'iri da muzu gimbiya halimatun-sa'adiya taki bin shi Ita a dole tana laulayin cikin ta na fari. Maman shi tace, "to ya barta tunda wata biyu ne ba matsala Allah ya dawo dashi lafiya". Haka ya shirya da yan rakiyan shi suka tafi saudiyya, satin shi daya a saudiyya wani abokin shi balarabe da sukai makaranta tare ya gaiyace shi gidan su. Ya shirya shida fadawan shi suka je gidan wannan aboki nashi mai suna...... *Vote* *Comment* *&* *Share* *Aunty baby* ✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MY SUMY* *Marubuciyar* *k'awar'yata ce* 💕💕💕 *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *Page* 5⃣⏩6⃣ Mai suna Al'mustapha an musu tarba ta mutunci da karramawa dan larabawa ba daga nan ba wajan tarban bako. Iyayan Al'mustapha sun yaba da hankalin sarki Fahad Abdullah sosai suka saki jiki da shi, ya dade a gidan sannan suka shirya zasu tafi. Sallama sukai da iyayan Al'mustapha sannan ya fito raka shi har sunyi sallama zai shiga mota ya hango wata kyakyawar balarabiyan yariya wance baza ta huce shekara goma sha-bakwai ba. Da gatawa yayi daga shiga motar har yariyar tazo ta huce ta gaban shi ta shiga gidan su Al'mustapha da kallo ya bita Al'mustapha da yaga yana kallon yariyar sai ya dawo yake tambayar shi lafiya kuwa. Girgiza kai yayi kawai yace, "lafiya" sannan ya shige mota da tunanin yariyar a ran shi to a ina take shidai bega fuskan ta da kyau ba balle Amma kuma yaji gaba daya son ta ya shiga zuciyar shi. Har suka isa masaukin su tunanin yariyar yake ji yake kaman ya koma gidan su Al'mustapha dan ya gano wannan yariya amma ba dama. Haka nan ya kwanta cike da tunanin yariyar nan, washe gari haka ya tashi sai tunanin yanda zaiyi ya koma gidan su Al'mustapha yake, can wata dabara ta fado Mai. Ya dauki wayan shi ya kira Al'mustapha bayan sun gaisa yake fad'a mai ya manta da zuban azurfan shi a gidan kuma mai-martaba ne ya bashi yana son zuban azurfan sosai to zai dawo gidan ya duba. Al'mustapha yace, "Aa abokina zan duba na kawo ma". Da sauri sarki Fahad Abdullah yace, "Aa shi zai zo ya duba" haka nan Al'mustapha yace, "to shikenan sai ya zo zai fara duba mai yanzu ma". Suna gama wayan ya tashi ya shirya cikin kayan sarauta yayi kyau sosai sannan suka tafi zuwa gidan su Al'mustapha. Gidan su Al'mustapha kuwa sai duba mai zube ake har Al'mustapha yasa k'awar shi mai suna Khadija suna ce mata khaujut ita da matar shi su shiga D'akin da sarki Fahad ya zauna su duba. Hakan kuwa akai suka shiga suna ta dubawa basu gani ba a haka har sarki Fahad ya iso, kaman jiya haka aka tarbe shi cikin mutunci. Al'mustapha ya tambaye khaujut akan sunga zuban suka ce basu gani ba haka nan yace, "to taje ta kawo ma abokin shi shayin gahawa" ta huce kitchen ta hado komai da komai sannan ta shigo D'akin dan ta ajiye Mai. Tunda ta shigo D'akin yake binta da Ido Sai yanzu ya tuna Al'mustapha ya tab'a gaya mai yana da k'anni mata, ajiyewa tayi sannan ta fita nan d'in ma binta yayi da Ido. Sai da Al'mustapha ya tabo shi tukun ya dawo daga duniyar tunanin da ya shiga, ajiyar zuciya ya sauke sannan yace, "my friend wannan k'anwar kace? ". Murmushi Al'mustapha yayi sannan yace, "eh sunan ta khaujut". Jinjina Kai kawai yayi yana sak'e-sak'e cikin ran shi yasan dai abunda yake tunani bazai tab'a yuhuwa ba larabawa baza su taba daukan Y'ar su su bashi ba yanda suke gannin yan Nigeria k'ask'antu. Al'mustapha ne ya kalle abonkin nashi ganin ya tafi duniyar tunani kuma yaga kaman akan k'anwar nan tashi ne, gyaran murya yayi sannan yace, "abokina ya akai ne naga kayi shuru? ". Shurun ya k'ara yi dan besan abunda zaice mai ba can dai yace, "Bari in tafi dan ina son yau in shiga harami". Al'mustapha taso wa yayi daga kujeran da yake zaune ya matso tashi ta zauna ya dafa kafad'ar shi yace, "abokina ya kama in wani abu kike so a cikin gidan nan ka fad'a min ko ma menene zanyi ma insha Allah in dai befi karfi na ba". Ji yayi maganar tayi mai nauyi ya fadawa Al'mustapha Ita sai kawai yace, "ba komai my friend". Murmushi Al'mustapha yayi sannan yace, "In kai ka kasa fad'a min ni bari in fad'a ma son khaujut kake tun jiya naga alamun haka sannan kuma zuben da kike cewa ka manta da shi a gidan Nan to ka manta baka cire shi a hannun ka ba da zaka tawo Nan gidan dan haka na gano ka kawai" ya karashi zancen cikin tsokana. "Innalillahi " ya fad'a Yana dariya yace, "kai fa Al'mustapha Daman haka kike duk abunda mutum yake Kare wa sai ka gano shi to Alhamdulillah da yasa ka gane Wallahi tun jiya da nagan ta naji gaba daya sonta ya shiga zuciya ta pls my friend ka taimaka min". Girgiza kai Al'mustapha yayi sannan yace, "abokina akwai aiki babba sabida iyayan mu da wuya su yarda duk cikin mu sunfi son khaujut, amma zanyi kokarin ganin na taimake ka dun gaskiya nasan kana da hankali munyi zama da kai na tsahun shekara biyar nasan halin ka to amma khaujut yariya ce Bata wuce shekara sha-bakwai ba". Murmushi sarki Fahad Abdullah yayi sannan yace, "Ni ba son khaujut nake dan komai na rayuwar ta ba sonta nake tsakani da Allah Wallahi ban taba soyayya kuma ban taba jin Ina son wata yariya a duniya ba irin khaujut". Al'mustapha yace, "na sani abokina amma kuma ya matar ka? ". Sarki Fahad yace, "tana Nigeria amma kuma kasan Nigeria duk in kana da mulki a hannun ka ba mata daya zaka aura ba dole biyu zuwa uku". "To shikenan na maka alkawari zuwa gobe zan fada ma yanda mukai da family mu akan maganar" cewan Al'mustapha. "To nagode my friend Allah ya bar zumunci" haka sukai ta firan su sannan Al'mustapha raka shi ya tafi cike da murna. *Nigeria* Vote Comment & Share *Aunty baby ce* ✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MY MOMY* *BISMILLAHIR* *RAHMAIR RAHIM* 📝 *Page*9⃣⏩1⃣0⃣ *____________* 📖yace, "yanzu Al'mustapha sai da ka daurawa khaujut aure da wannan k'ask'anttacen to Wallahi ban yarda ba dole ya sake ta yanzun nan". Cikin kidima sarki Fahad Abdullah ya kalle shi murya na rawa ya fara magana, "Dan Allah karka rabani da khaujut Wallahi Zan iya rasa Raina Ina sonta har cikin Raina" Yana magana hawaye na fita daga idon shi. Al'mustapha da kan shi na k'asa ya kasa ko motsi ya d'ago ya kalle mahaifin shi yace, "BABA Dan Allah kayi hakuri Karka rabashi da matar shi tunda an riga an daura". Ai be san lokacin da yayi Kan Al'mustapha ba ya shag'e shi ya fara marin shi ko ta Ina dukan shi yake sosai, da sauri uncle ya tashi ya gwace shi a Shak'ar da yayi ma Al'mustapha sannan yace, "Wato ka nuna min bani na haifi khaujut ba ai bashi ya daura auran ba Ni na daura Amma shikenan ba komai za'a zakan ma Yar ka Amma Ni Zan bashi tawa Yar tunda Ni na haifa tawa". Ai sarki Fahad Abdullah naji haka ya rushe da kuka yana fad'i, "ku taimake rayuwa ta Dan Allah karku rabani da khaujut". Mahaifin Al'mustapha kon ko a jikin shi haka ma mahaifiyar shi duk Basu damu ba, khaujut ce ta shigo D'akin idon ta duk ya sauya sabida kuka tace, "BABA kayi hakuri Ni na yarda da auran shi zan bishi ko Dan cetun rayuwar shi Allah zai bamu lada". Hararan ta maman ta tayi sannan tace, "Kar in k'ara jin bakin ki a maganar Nan kuma dole yanzu ya sake ki". Durkusa tayi gaban mahaifin nata ta rik'e k'afar shi tace, "BABA ka taimaka nima yanzu Ina son shi zan iya zama da shi". Kallon ta yayi sannan yace, "yanzu khaujut Zaki iya tafiya wata k'asar ki barmu to shikenan Amma da sharad'in in har kika fita daga cikin gidan nan na cire ki a cikin 'ya'yana". Da sauri ta d'ago Kai ta kalle mahaifin nata sannan ta saki kuka Mai tsuma zuciya ta k'ara rik'e kafarshi tace, "Dan Allah BABA ka janye wannan maganar bazan iya tafiya bada izinin ka ba". Ture ta yayi daga jikin shi yace, "yanda Kika zab'a Amma dai Ni na gama magana". Uncle ne ya tashi ya d'ago ta ya sanya ta a jikin shi yace, "ba komai khaujut Allah yayi Miki albarka kibi mijin ki Dan shine yanzu yake da iko da ke kiyi hakuri kinji karki damu komai zai dawo dai-dai". Kuka ta fashe da shi sannan tace, "uncle bazan iya binshi ba sabida iyaye na basa son shi yayi hakuri kawai". Girgiza kai uncle yayi sannan yace, "ba komai Ni nace ki bishi Allah ya sanya muku albarka" kallan mahaifin Al'mustapha Uncle yayi sannan yace, "Sai kasa musu albarka cikin auran ko shima baza kayi ba? ". Girgiza kai yayi sannan yace, "Zan sa musu albarka tunda Kaine kace hakan Allah ya basu zaman lafiya" sannan ya fita a D'akin. Maman ta kuwa fashewa tayi da kuka tana zagin Al'mustapha Wai shi ya jefa mata yariya cikin wahala baza ta yafe Mai ba. Al'mustapha ya kalle sarki Fahad Abdullah da ke zaune kaman ruwa yaci shi yace, "tom kaga duk yanda Abu ya zama to Wallahi Wallahi Dede da su daya ka batawa khaujut Wallahi sai na kashe ka". Girgiza Kai sarki Fahad Abdullah yayi sannan yace, "insha Allah Ni da khaujut mutu ka raba baza ku taba jin kukan ta ba". Tashi uncle yayi yace, "khaujut taje ta shirya yanzu zasu tafi". Kuka sosai khaujut ta k'ara sake tana tunanin yanda rayuwa zata zamo Mata, addu'a shine Allah ya sansautu Mata da zuciyar iyayan ta. Al'mustapha da kan shi ya dauko Mata abaya ta saka sannan ya rik'e hannun ta ya Kai ta gun mahaifiyar su ta durgusa tana kuka sannan tace, "Dan Allah ta yafe mata". Ita ma mahaifiyar tasu kuka ta saki sannan ta rungume khaujut d'in kuka suke sosai sannan ta sake ta ta tashi ta bar gurin, hannun ta Al'mustapha ya rik'e ya fitar da ita d'aga D'akin. Direct mota ya Kai ta sai da ya shigar da ita sannan ya dawo ya Sami Uncle yana k'ara wa sarki Fahad Abdullah fad'a akan ya rik'e musu 'ya Amana. Magana yayi musu akan su zo su tafi sannan duk suka tashi har Uncle suka fita a gidan Suma mota suka shiga fadawan sarki Fahad Abdullah suka tuka su sai masaukin su. Suna Isa suka fifito a motucin sannan Al'mustapha ya rik'e hannun khaujut har suka Isa d'akin da suke, shaga sukai suka zauna sannan Al'mustapha ya had'a hannun khaujut dana sarki Fahad Abdullah yace, "Abokina ga Amana Amana Amana na baka amanar auran khaujut karka cutar da ita sannan karka Bari a cutar min da Yar uwa Ina son ta fiye da komai a rayuwata Dan haka nagode da nuna kaunar ta gare Ni". Jinjina Kai yayi sannan yace, "insha Allah Zan rik'e ta kaman yanda Zan rik'e Kaina Allah ya bani ikon rik'e amanar da ka bani kuma bazan tab'a manta wa dakai a rayuwa ta nagode nagode sosai Allah ya saka ma da alkhairi". Ameen yace sannan ya saki hannun su ya sunbaci goshin ta sannan yace, "ma'asallam my ukutee". Kuka ta k'ara fashewa da shi lokacin uncle shima yazo ya sunbaci goshin ta sannan suka fita a D'akin nan ta k'ara fashewa da wani kukan Wanda sarki Fahad Abdullah yake ji kaman zuciyar shi zata fashe Dan Jin kukan yake har ran shi. Rungumo ta yayi a jikin shi Yana lallashin ta Amma Ina kuka take kaman ranta zai fita Dan in ta tuna yanda ta baro iyayan ta hankalin ta na tashi. Kiran yan Nigeria yayi yace musu yau insha Allah zasu tawo dashi da gimbiya khaujut. (tunda yanzu ai ta riga ta zama gimbiya😂) Haba ai masarautar mure sai ta rud'e da murna aka fara shirye-shiryan taran amarya kuma gimbiya khaujut, gimbiya Haleematun-sa'adiya tunda taji zancen ta k'ara saka kanta cikin damuwa da bak'in ciki. Ba'a Dade ba Nan ma suka fara Shirin barin k'asa Mai tsarki zuwa Nigeria kasar mu ta gado sarki Fahad Abdullah sai lallashi amaryar shi yake dan kukan Nan da take ji yake kaman ana yanka zuciyar shi. Sai da suka je Haram suka k'ara d'awafi sannan suka wuce airport, tana manne a jikin shi Daman gashi khaujut bade na san jiki ba, Nan da nan kuwa suka shiga jirgi ya Lula dasu Nigeria. Babban tarba ake shiryawa mai-martaba sarki Fahad Abdullah Wanda an Dade ba'a Yi irin bikin ba a masarautar mure, komai yayi dai-dai jiran isowar sarki Fahad Abdullah kawai ake. Gimbiya Haleematun-sa'adiya kon tana D'akin ta kwance bakin ciki ya ishe ta kaman ta kashe masu wannan busa da kid'e-kiden take ji. Tun kafin jirgin su ya sauka fadawa sun zagaye airport d'in jiran su kawai suke, akwai ba'a Dade ba jirgi ya fara k'asa-k'asa har ya sauko k'asa. Nan da Nan mutane suka fara fitowa a Haka har su mai-martaba sarki Fahad Abdullah suka sauko shima fadawa ne suka zo da sauri suka rufe shi har sai da suka shiga mota shi da gimbiya khaujut. Nan suma fadawan suka shiga suka fara tafiya ba'a Dade ba suka iso babban shiga Gate d'in masarautar tun daga Nan aka fara musu marhaba da zuwa, Busan da ake yi ya karu suna shiga kon cikin gidan nan aka fara fitowa ana musu albarka da dawowa. Iyayan shi Mata suka zo Dan fito da amarya khaujut daga mota.... Vote Comment & Share *Aunty baby ce* 😉✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MISS XERKS* *BISMILLAHIR* *RAHMAIR RAHIM* 📝 *Page* 7⃣⏩8⃣ *____________* 📖 *Nigeria* kuwa, komai na tafiya dai-dai duk abunda sarki ya Bari ai ma talakawa ana musu sannan kuma. K'annin shi Aliyu na kula da komai gimbiya Haleematun-sa'adiya tana ta rainon cikin ta da yanzu yake wata hudu. Kuma tana samun kula daga mahaifiyar sarki Fahad Abdullah da kuma yan uwa shiyasa hankalin ta kwance bata da matsalan komai. *Saudiyya* Al'mustapha ya samu iyayan shi akan maganar Amma ina duk yanda yake tunanin abun ya huce nan sosai mahaifiyar shi. Ta fara fad'a Wai baya son yar uwar shi tunda gashi har yana tunanin auran da Ita a Nigerian. Sosai ya shiga tashin hankali dan gaba daya sarki Fahad Abdullah ya koma abin tausayi kullum zancen shi ya taimaka mai in be samu khaujut ba mutuwa zaiyi. Daga karshe ma har cewa yayi bazai koma Nigeria ba zaice wani ya amsa sarautar, hakan da ya fad'a shi ya k'ara bawa Al'mustapha tausayi. Ya dau aniyar insha Allah sai ya aura mishi khaujut, gurin wani babban uncle d'in su yaje Wanda duk family din su suke ji da shi kuma zasu ke jin maganar shi. Duk ya gaggaya mai abunda ke faruwa sannan yace, shi tausayin abokin nashi yake kuma yana da hankali sun zauna har na tsawon shekara biyar Babu wani abun na banza da yake yi. Jinjina Kai uncle d'in yayi sannan yace, "ita khaujut d'in tana son shi in dai tana son shi ba matsala". Rasa abun da zaice Al'mustapha yayi kawai sai ya d'aga Kai alaman tana son shi tunda yasan halin khaujut tana da hakuri kuma yasan zata amince. Uncle d'in yace. "to yanzu su tashi suje gidan iyayan nasu ya musu magana" hakan nan Al'mustapha ya tashi jikin shi duk a sanyaye, tunda ita khaujut ma bata san abunda ake ba shi kad'e yake kidan shi yake rawan shi. Ko da suka je gidan uncle d'in yama iyayan nasu magana amma ina gaba daya sunce basu yarda ba sabida basu san ya Nigeria take ba, yayi ta basu hakuri da lallashi amma abun yaci tura har yayi fushi ma ya bar gidan. Sarki Fahad Abdullah yana can masaukin su kuma ba lafiya sabida shi fa Allah ne ya daura mai san wannan yariya be iya zatun zai iya cire ta a ranshin mutanan shi hankalin su ya tashi sosai ganin yanda lokaci daya ya rame ya daina wal-wal kaman ba sarki Fahad Abdullah ba. A haka har aka kwashi tsawon sati biyar suna cikin wannan halin gashi Al'mustapha yayi yayi abun ina kowa a family sun basu amince ayi wannan abu ba. Wata ranar Friday Al'mustapha ya shirya yace Ita ma khaujut ta shirya zasu fita nan da nan ta shirya direct masaukin su sarki Fahad Abdullah suka je. Yana kwance duk ya rame na lafiya gashi yanzu sauran sati daya su bar saudiyya shiyasa ya k'ara shiga tashin hankali, Al'mustapha da khaujut suka ganshi a cikin wannan halin duk da khaujut yariya ce amma be hana ta tausaya mai halin da ta ganshi a ciki ba. Kallon ta Al'mustapha yayi yaga yanda tayi shuru tana kallon shi yayi murmushi sannan yace, "ya ukutee ki taimaki wannan bawan Allah nasan yar uwata tana da tausayi da sanin ya kama Dan Allah kinji my ukutee". Hawaye ne suka fara zubowa sarki Fahad Abdullah ya taso daga in da yake zaune ya durkusa gaban ta yace, "dan Allah kiyi hakuri ki ceceni Wallahi zan iya mutuwa akan ki yanzu haka ciwan da nake ji a zuciya ta kaman za'a dauka raina ki taimaka min khaujut". Kuka sosai khaujut ta fashe da shi sannan ta kalle Al'mustapha tace, "bani bace matsalan iyayan mu ne Ni na yarda in dai sun yarda". Jinjina kai Al'mustapha yayi sannan yace, "ba komai daman buk'atata ki yarda Allah ya miki albarka khaujut Allah yasa yanda kikai farantawa wani ke ma Allah ya faranta miki". Tashi tayi ta fita a D'akin mota ta shiga ta k'ara fashewa da kuka tana ganin Bata cuci kanta ba kuwa Anya zata iya bin shi Nigeria ta bar iyayan ta anan. Haka dai take ta tunani iri-iri, Al'mustapha ya kalle sarki Fahad Abdullah yace, "abokina zanyi duk yanda zanyi in aura maka khaujut amma da alk'awarin zaka rik'e min ita Amana". Da sauri ya d'aga Kai yace, "na yarda Wallahi na yarda duk abunda na Mata Kai min ko kashe ni ne kayi". Dafa kafad'ar shi yayi sannan yace, "ba zancen kisa amma Wallahi ka batawa khaujut ba maganar abota, sabida a tsarin k'asar mu... " Ai be Bari ya k'arasa ba yace, "Wallahi nayi maka alk'awari khaujut baza ta tab'a shiga wani hali ba kuma zan rik'e ta kaman yanda zan rik'e Kai na insha Allah". Tashi Al'mustapha yayi yace, "ka shirya da Wanda zasu tsaya ma insha Allah yau za'a daura maka aure da khaujut". Ai ya rasa wani irin farin ciki ma zaiyi kawai sai ya duk'a yayi sujjada ya gaida Allah yana nuna farin ciki mara musaltuwa. Murmushi kawai Al'mustapha yayi yana jin dadin yanda yake nuna ma yar uwar shi soyayya, sannan yace, "su hadu a Haram bayan sallah JUMA'AT". Sannan ya fita, sarki Fahad Abdullah ji yayi kaman an saka shi a aljanna Kiran yan Nigeria yayi ya sheda musu duk abunda ya faru, ba k'aramin murna masarautar mure ta shiga ba. Barin ma iyayan shi Dan Daman burin du kenan dan ba'a tab'a sarki da Mata daya, haka mutan fada ma kowa ka gani yana cikin farin ciki. Gimbiya Haleematun-sa'adiya kuwa tana Jin wannan maganar sai da ta suma nan fa ta fara kuka ita ba ai Mata adalci ba ko haihuwa batai ba za'a ce zaiyi aure. Maman ta da kanta tazo tana lallashin ta kuma tana gaya Mata cewa ai Daman sarki baya Mata daya tayi hakuri ta kwantar da hankalin ta amma ina nunawa tayi bata san zancen ba. Haka dai kowa ya hakura yasa Mata Ido sabida haukar da take tayi yawa. Saudiyya kuwa bayan fitowa daga sallah JUMA'AT Al'mustapha da uncle d'in su suka daura auran khaujut da sarki Fahad Abdullah. A iyayan su Al'mustapha ba Wanda ya sani duk da Al'mustapha yana cikin tashin hankali Amma hakan be sa ya sare ba. Sarki Fahad Abdullah kuwa ai ya kasa rufe baki sabida tsabagin murna hamdallah kawai yake ma Allah da khaujut ta zama matar shi. Bayan daurin aure uncle da Al'mustapha da sarki Fahad Abdullah suka huce gidan su Al'mustapha, lokacin kon duk kuwa na gidan na Nan Banda khaujut da take bedroom tana kuka. Shiga sukayi babban parlour gidan sannan uncle d'in yace duk kowa na gidan yazo yana da magana da su, duk kon suka hadu sannan yayi gyaran murya ya fara magana da harshin su na larabci. "Haka Allah ya tsara khaujut matar wannan bawan Allah ne ba yanda zamu iya sai dai hakuri tunda yau na daura musu aure". Tashi tsaye mahaifin Al'mustapha yayi cikin kid'ima da tashin hankali yace, *Vote* *Comment* *&* *Share* *Aunty babyn ku ce* ✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *IZZAR SARAUTA* *fan's* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 **Page**1⃣3⃣to1⃣4⃣ Tace, "Allah ya baka yawan rai gimbiya khaujut Allah ya sauke ta lafiya" da sauri mai-martaba sarki Fahad Abdullah ya daga hannun shi sama yana kabbara, sannan yace, "Da fatan dai tana cikin koshin lafiya? ". Murmushi jakadiya tayi sannan tace, "Allah ya kara ma nisan kwana baka tambaya mai aka samu ba". Murmushi yayi sannan yace, "to Mai aka samu? " Cikin zumud'i jakadiya tace, "magajin ka insha Allah namiji ta samu mai kama da Kai". Nan da nan farin ciki ya mamaye shi ya rasa ma ina zai sa kan shi dan murna bakin ciki ya kasa rufuwa, sabida be taba kawo wa zai samu namiji ba cikin farin ciki yace, "jakadiya kin zo min da albishir mai girma dole ki amsa kyauta mai girma". Zubewa kasa tayi tana mai kirari da mika godiya sannan ta fita cikin farin ciki. Nan da Nan masarautar mure ta san da wannan haihuwa kowa ka gani murna yake mai-martaba ya samu magaji, Gimbiya khaujut tana can an kaita part d'in ta an gyara ta da jaririn ta da ka gan shi kaga jinin larabawa Amma fuskan shi sak na sarki Fahad Abdullah ne. Ita ma tana cike da farin ciki sosai ganin Allah ya bata abun da bata taba tunani ba, sarki Fahad Abdullah ne ya shigo cikin farin ciki, ya zauna kusa da Ita yana jin sonta na k'ara shiga jikin shi. Murmushi yayi sannan yace, "ban san da wani baki zan mik'a godiya ta ga Allah ba da ya bani ke sannan ya bani d'a namiji Wanda na dade ina so Allah nagode ma Allah na kara gode ma". Shuru kawai gimbiya khaujut tayi tana jin kaunar mijin nata na Kara shiga zuciyar ta, tashi yayi ya dauko jaririn da yake kwance gadon shi irin na sarauta. Kallon yaron yayi wani irin son shi da kaunar shi yaji ji yake kaman ya maida shi ciki Dan so, addu'a yayi mai sannan ya rungume shi a jikin shi yana kara gode ma Allah. Gimbiya Haleematun-sa'adiya kuwa... 🥴 *Wallahi yau bani jin typing sai anjima ko gobe* *Vote* *Comment* *&* *Share* *Aunty baby ce* 😁✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MAMAN MUHAMMAD* *MAI-GWAZA* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *Page* 1⃣1⃣⏩1⃣2⃣ *____________* 📖 Gimbiya Mabaruka matar mai-martaba ita ta fito da amarya khaujut daga mota sannan ta shigar da ita babban parlour gidan, nan kuyangu suka fara gud'a masu busa nayi. Wata kujeran sarauta aka zaunar da ita sarki Fahad Abdullah ya zo ya zauna kusa da ita, gimbiya Ameena ce ta matso kusa da ita tana Mata barka da zuwa masarautar mure. Khaujut duk da Bata San abunda ake cewa ba Amma abun ya Burge ta ganin yanda ake murnar ganin ta sai ta tsinci Kan ta cikin farin ciki duk wani bakin ciki sai taji ya gushe. Jakadiya tana kallon kyau gimbiya khaujut ta fita parlour da sauri har tana tuntube part d'in gimbiya Haleematun-sa'adiya ta shiga cikin rawan jiki irin na munafukai. Gimbiya Haleematun-sa'adiya tana kwance bak'in ciki duniya ya ishe ta Dan anyi anyi da ita taje tayi ma mai-martaba sarki Fahad Abdullah sannu da zuwa tak'i. Jakadiya ta shigo ta same ta cikin rawan Baki ta fara magana, "barka da hutawa uwar gijiyata uwar gida gun sarki Fahad wacce Babu kamar ki, in kin bani dama nazo Miki da wani labari". Tashi tayi zaune tana kallon jakadiya sannan tace, "fad'i Ina sauraran ki". K'asa da murya tayi sannan tace, "Allah ya taimake ki mai-martaba Ashe balarabiya ya auro yanzu na ganta da Ido na kyakyawar gask.." bata k'arasa ba sabida wani gigicacan Mari da taji saman kuncin ta. "Wannan bak'in labarin kike gaya mai to Wallahi Bari kiji duk lokacin da kika k'ara zuwa min da irin wannan labarin sai kin fuskan ci hukunci Mai tsauri" cewar gimbiya Haleematun-sa'adiya. Shuru jakadiya tayi dafe da kuncinta sannan tace "a min afuwa ya sarauniyar kyakyawa uwar gidan da Babu kamar ta zan iya tafiya? ". Daga Mata Kai tayi kawai sannan jakadiya ta fita tana data sanin zuwa, Shagali ake sosai sun nuna farin cikin su da zuwan ta duk wata al'ada da suke in an kawo amarya gidan sai da sukai Mata shima mai-martaba sarki Fahad Abdullah ba k'aramin Dadi yaji ba ganin yanda suke murna. Yarima Aliyu k'anin sarki Fahad Abdullah sosai yake nuna ma gimbiya khaujut kauna ganin ta yake kaman k'anwar shi, ita ma tunda ta fuskanci Yana kula da ita sai take sakin mai fuska. Haka masarautar ta kasance har na tsawon kwana biyu ana shagulgula, duk wannan shagalin da ake gimbiya Haleematun-sa'adiya bata tab'a zuwa ba, sarki Fahad Abdullah kon ko a jikin shi be nuna ya damu ba shi ta khaujut kawai yake dan ya sama ranshi insha Allah baza ta tab'a kukan yan uwan ta ba. Bayan an gama duk wani shigali da ake komai yayi dai-dai sarki Fahad Abdullah ya had'a gimbiya khaujut da gimbiya Haleematun-sa'adiya yayi musu nisiha sosai yace khaujut ta dunga girmama gimbiya Haleematun-sa'adiya kowa dai ya gimama dan uwan shi. Duk suka ce insha Allah sannan kowa ya tashi ya tafi part d'in shi, tun daga ranar gimbiya Haleematun-sa'adiya bata kara saka gimbiya khaujut a Ido ba dan ko ganin ta bata son yi so da dama tana zuwa gaisheta sai tace ace tana bacci. Haka zaman nasu ya kasance sarki Fahad Abdullah yana kokarin ganin yayi adalci a tsakanin su dun da haka dai yafi son gimbiya khaujut dan kullum ya ganta sonta k'aruwa yake a zuciyar shi. Rayuwar gimbiya khaujut a masarautar mure tana jin dadin shi sosai Amma Abu biyu ne kawai yake damunta na daya iyayan ta da kullum sai tayi kuka in ta tuna yanda suka rabu Amma. Sarki Fahad Abdullah yana lallashin ta akan tayi hakuri insha Allah zai kaita ta gansu ko lokacin zuciyar su tayi sanyi. Na biyu kuma shine yanda kishiyar ta take nuna Mata tsana wani abu da ta lura da shi shine in a gaban mai-martaba ne tana janta a jiki sosai Amma in ita da ita ne ko kallo bata ishe ta ba. Cikin gimbiya Haleematun-sa'adiya nata girma yanzu har ya shiga wata tara addu'a kawai take Allah yasa namiji ne duk hankalin ta yanzu a tashe yake burin ta kawai ta haife namiji. Lokacin kuma gimbiya khaujut take dauke da cikin wata uku sarki Fahad Abdullah yayi murna sosai haka masarautar mure cike take da murna. Ranar wata alhamis gimbiya Haleematun-sa'adiya ta tashi da nakuda mahaifiyar ta kawai ta kira nan da nan tazo suka tafi asbitin cikin masarautar. Ba'a fi awa biyu ba Allah ya sauke ta lafiya, tana haihuwa bata tsaya komai ba ta fara duba abunda ta haife Kash mace ce kuka ta fashe da shi, wani irin bakin ciki ya rufe ta kaman ta kashe jaririyar taji. Nan da nan aka gyara ta da jaririyar ta, mai-martaba yana fada aka Kira shi aka gaya mai murna sosai yayi Nan fada ma ta cika da farin ciki. Tun daga ranar kullum cikin bakin ciki take ita taso ta haifi namiji tasan dai shi zai gaji masarautar mure amma bashi ta haifa ba gashi ta lura khaujut ciki gare ta sai ta k'ara shiga cikin damuwa kar ita ta haife namijin dole kon ta san yanda za'a yi. Haka akai suna yariya taci sunan matar mai-martaba tsuhon sarki gimbiya Maimunatu, anyi shagali k'ala-k'ala. Bayan wata hudu lokacin cikin gimbiya khaujut watan shi bakwai a lokacin kuma sarki Fahad Abdullah ya shirya musu tafiya zuwa saudiyya dan ziyaran Yan uwan ta. Gimbiya Haleematun-sa'adiya ki yarta tana da wata hudu tayi bul-bul abinta, Ranar da zasu tafi har airport gimbiya Haleematun-sa'adiya ta raka su sai da taga jirgin su ya tashi sannan ta koma gida, suna Isa saudiyya masaukin su suka huce. Wanka suka yi suka huta sannan suka huce Haram Dan sauke umrah bayan sun sauki sai sarki Fahad Abdullah ya Kira abokin shi Al'mustapha Dan ya fad'a Mai sun zo. Amma wayan baya shiga haka yayi ta kira a kashe sai kawai suka huce gidan su khaujut d'in, shiko Al'mustapha yayi tafiya ne zuwa Dubai shine yasa ba'a samu wayan shi ba. Bayan sun Isa gidan sarki Fahad Abdullah da gimbiya khaujut suka shiga gidan, jikin ta ne yayi sanyi sosai Dan bata San da wani Ido zata kalle iyayan nata ba. Noking suka fara yi da sauri wani yaro yazo ya bud'e yana ganin khaujut ya juya da gudu cikin gidan yana fadin, "khaujut ga khaujut ta dawo". Maman tane ta fito da sauri tana tambayan yaron "wata khaujut d'in?" Kafin yaron ya bata amsa su khaujut sun shigo. Da sauri khaujut taje ta rungume mahaifiyar ta tana kuka itama rungume ta tayi tana shafa kan ta, tsawan da suka ji ne yasa ta saki khaujut da sauri ita kam khaujut sai da cikin jikin ta ya murd'a. BABAN ta ne fuskan Nan nashi a daure ya matso kusa da mahaifiyar ta kamar zai bige ta yace, "bana ce Karta k'ara zuwa min gida ba menene dalilin da ta zo kika kulata? ". Kasa magana ma maman nasu tayi sabida ita a ganin ta be kamata suyi musu wannan tarba ba, kama hannun khaujut yayi ya fara tafiya da ita dai da ya kaita har kofar Gate d'in gidan sannan ya saki ta. Sarki Fahad Abdullah yana tsaye Yana kallon ikon Allah nuna Mata waje yayi yace, "kin ga kofar gidan Nan na kara ganin ki a wajan Wallahi sai na kusa kashe ki kije can wajan Wanda suka daura miki auran Ni yanzu na tashi a uban ki ban sanki ba Baki sanni ba". Kuka khaujut ta fashe da shi sannan tace, "ya Kai mahaifina ka yafe min laifin dana ma Allah ya riga ya tsara wannan abun bazan iya jure fushin ku ba" ta k'arashe maganar tana zubewa a gaban shi. Juyawa yayi yayi shigewar shi ciki ko kallon ta beyi ba, da sauri sarki Fahad Abdullah ya karaso ya rik'e Mata hannun ta mik'e sabida cikin da yake jikin ta. Kanta ta daura a girjin shi ta saki kuka Mai tsuma zuciya, mota ya shigar da ita Yana lallashin ta Nan direba ya tada motar suka tafi masaukin su. Haka suka zauna a k'asa Mai tsarki har na tsawon sati biyu, sun je gidan uncle ya amshe su da farin ciki da murna har ta kwana. Kullum sai taje gidan su Amma baban su ya Hana ta shiga ranar da zasu koma Nigeria ma Sai da taje Amma ko kallon ta beyi ba. Haka suka komai Nigeria duk wal-walan ta ya ragu duk in ta tuna fushin da iyayan ta suke da ita, kullum Yana k'ara kwantar Mata da hankali akan tayi hakuri komai zaiyi dai-dai. Haka take ta rainon cikin ta har yanxu ya Kai wata Tara cib kullum jiran haihuwa ake, gimbiya Haleematun-sa'adiya kuwa ta gama shirya duk wani abu da zata ma duk Dan da ta haife shiyasa yanxu Bata gaban ta. Wata safiyar juma'a gimbiya khaujut ta tashi da nakuda Wanda tun shida na safe aka kai ta asbiti har kusan sha-biyu tana Abu daya. Hankalin kuwa na masarautar ya tashi dan mai-martaba ya kasa zauna ya kasa tsaye, jakadiya ce ta shigo D'aki nashi da sauri tace....... *Vote* *Comment* *&* *Share* *Aunty babyn ku ce* 😉😉✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MOM AYSAR* *Masoyiya Allah ya huce zuciyar ki* 💘💘💘💘💘 ~VOTE & FOLLOW 4Wattpad @ GaskiyaWritersAsso.~ *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *Page* 1⃣5⃣⏩1⃣6⃣ *___________*📖 Gimbiya Haleematu-Sa'adiya kuwa tunda taji ance gimbiya khaujut ta haihu ta bazama asbiti, lokacin tuni an huce da gimbiya khaujut gida. Taji haushi sosai da Dan ba Haka ta so ba, sai a lokacin ta tambaya mai gimbiya khaujut ta haifa aka ce Mata namiji cikin tashin hankali ta furta, "namiji? ". Sai da kanta ya sara jiri ya fara d'ibar ta da k'yar ta iya Kai kanta cikin part d'in ta tana zuwa kuwa ta zube kan Bed tana kuka Bata San ma wani irin bakin ciki take a lokacin ba, "shikenan wannan matsiyaciyar zata gaje masarautar Ina bazai tab'a yuhuwa ba" Haka take fad'a sai kace wacce ta haukace. Masarautar mure kuwa ta kid"e da bushe-bushe da kid'e-kide kowa murna yake, mai-martaba sarki Fahad Abdullah da Kan shi ya bud'ewa talakawa D'akin abinci kowa ya d'ibi yanda yake so. Matan tsohun sarki rabon atamfa da shadda kawai suke Yarima Aliyu kuma ragona kawai yake fitarwa ana yanka wa. Haka dai masarautar mure ta cika da shagulgula har ranar suna, ai ranar ba'a magana, yaro yaci sunan tsohun sarki Abdallah, gimbiya khaujut take kiran shi da Dameer wato( *heart* , *conscience* ). Gimbiya Haleematun-sa'adiya kuwa tun da gimbiya khaujut ta haihu so daya taje ta ganta ko jaririn ma bata iya Bari ta gani ba sabida bak'in ciki da take ciki, Anyi taron suna na lafiya an tashi lafiya, Bayan suna gimbiya khaujut taci gaba da rainon Dan ta Dameer cikin kwanciyar hankali Wanda a duniya ba Wanda take so a yanxu barin shi. Hmmmmm Daman larabawa ba dai na son 'ya'ya ba a gaban kowa nuna Mai so da kauna take, haka ma ta fannin mai-martaba sarki Fahad Abdullah sosai yake nuna Mai so har fada yake zuwa dashi. Wannan soyayya da yake nuna Mai sai ya dasa wa gimbiya Haleematun-sa'adiya tsanar yaron kwata-kwata a duniya taji Bata da mak'iyi kamar shi sabida tana ganin ai 'yarta ita ce babba Amma ba'a nuna ma 'yarta so kaman yanda ake wa wannan yaron. Haka Nan sai ta aiko a Kai Mata shi ta nunawa kamar tana son yaro, Amma Ina ba Haka bane ana Kai Mata shi zata Fara gana Mai azaba yaro yayi ta kuka a rasa Mai ke damun shi. Har dai gimbiya khaujut ta fara ganewa sai ta daina Bata shi kwata-kwata nan ma Sai da tayi ta bala'i gimbiya khaujut tayi kamar Bada ita take ba. Kwance tashi ba wuya yanzu Dameer har yayi wata shidai a duniya lokacin yayi masifar wayyo, kyawun shi ya k'ara fitowa irin na jinin larabawa kowa son yaron nan yake sabida wayyon shi. Sarki Fahad Abdullah ya dau son duniya ya daurawa wannan yaron ko kukan shi yaji ko d'aga Ina ne sai ya bar fada ya tafi gurin shi, Haka ma k'anin shi Yarima Aliyu yana bala'i son yaron. Ya shiga wata na bakwai mai-martaba sarki Fahad Abdullah ya shirya Mata tafiya k'asar saudiyya wannan karon ita daya zata tafi banda shi sabida suna da wani gaggarumin taro a masarautar shiyasa. Har airport ranar da zata tafi mai-martaba ya raka ta da kuyangun ta, sai da yaga jirgin su ya tashi sannan suka koma gida cike da k'ewar matar shi da d'an shi. Ita ma haka tana jin kewar mijin nata haka suka Isa saudiyya sai a lokacin kuma tsoro da fargaba abunda iyayan ta zasu Mata yazo Mata Dan yanzu ma Bata San da wani Ido zasu kalle ta ba. Jiki a sanyaye su kama hanyar gidan su, suna Isa bak'in Gate d'in gidan kuma sai ta kasa shiga nan dai jikin ta a sanyaye suka shiga hayaniya taji a babban parlour gidan alaman duk Yan gidan suna parlour. Sallama tayi sannan ta fara noking d'in kofar a hankali wani Dan k'aramin yaro ne ya fito yana ganin ta ya rungume ta yana murna, ita ma rungume yaro tayi sannan suka shiga parlour. Maman ta dake zaune kan kujera ta fara araba da Yar tata da sauri ta mik'e tana murna ganin ta itama gimbiya khaujut da sauri ta Isa gare ta ta rungume tana kuka. Baban da yake zaune yana kallon su abunda zai Mata kawai yake rayawa, gaba daya yan uwan ta da suke zaune suka tashi suka rungumeta. Kukan jariri da suka ji ne ya katsa musu murna da suke yana hannun daya daga cikin kuyangun ta ita ta manta da shi ma Sai murnar ganin Yan uwan ta da take. Kallon yaron kawai suke sai tsala kuka yake da sauri mamanta taje ta amsa yaron tana kallon shi kama da ta gani da khaujut ya bata tabbacin jikan ta ne. Rungume yaron tayi a jikin tana hawaye tasan rabon yaron nan ne yasa Allah ya k'addara aure tsakanin khaujut da sarki Fahad, baban su da yaga yaro sak shi da sauri ya tashi yana kallon khaujut d'in. Mik'a mai yaron maman khaujut tayi tana murmushi, amsa yayi shima yana kallon yaron dariya kawai yaron yake sakan mai sai abun ya burge baban ya rungume yaron a jikin shi. Gimbiya khaujut na ganin haka ta Isa gare shi da sauri ta rungume shi tana kuka, shafa kanta baban yayi sannan yace, "tayi shuru ta daina kuka" zubewa gimbiya khaujut tayi a k'asa ta rik'e k'afar shi tana kuka ta k'asa magana. D'ago da ita yayi sannan ya rungume ta yana sanya mata albarka, maman taji Dadi Sosai sai ta rungume su gaba daya tana ma Allah godiya. SOSAI gimbiya khaujut ta rok'i gafaran su, baban yace, "shi daman burin shi ya ganta cikin farin ciki tunda tana lfy kuma ai magana ya huce". Haka suka kasance cikin farin ciki da annashuwa da murnar ta ta Kira sarki Fahad Abdullah ta fad'a Mai shima yaji Dadi Sosai yace, "ma shi zai zo ya tafi da ita sai ya k'ara basu hakuri". Dameer kam kaman zasu had'iye shi suke ji sabida farin cikin, a Haka har sukai sati biyu nan sarki Fahad Abdullah ya zo tafiya dasu shima sunmai tarbar mutuncin sosai baban yace, "ai komai ya huce sai dai ya kara rik'e musu 'ya da Amana". Kwanan shi biyu da zuwa suka shirya suka dawo Nigeria, cikin farin ciki wannan dawowar da tayi tafi jin dadin ta akan duk tafiyan da suke sabida iyayan ta sun daina fushi da ita, haka taci gaba da kula da yaron ta. Wata safiyar juma'a gimbiya Maimunatu da gimbiya Ameena suka shirya zasu tafi can wani kunye ziyara sunje lafiya hanyar dawowa Allah ya had'a su da hadari Wanda duk sun biyun ba Wanda ya rayu har uku daga cikin musu tsaran su ma. Mutuwan ya girgiza duk masarautar mure, kowa yaji mutuwan Nan barin ma mai-martaba sarki Fahad Abdullah yafi kowa shiga tashin hankali. Haka aka musu sutura aka kaisu gidan su na gaskiya, Tun daga ranar mai-martaba ya kasa samu sukuni kullum cikin tunani yake gimbiya khaujut ta tambaye shi menene damuwar shi amsa daya ce ba komai ta rasa gane Kan shi. Lokacin kuma gimbiya Haleematun-sa'adiya ta yaye yarta tana dauke da wani cikin fad'an farin ciki da take ciki ai ba'a magana addu'ar ta kawai Allah yasa namiji ne. Sai kuma wani makircin da suke had'awa ita da jakadiya Wanda take ganin duk in tayi wannan abun to zaman gimbiya khaujut a masarautar mure ya Kare.. ******** Bayan shekara daya Gimbiya Haleematun-sa'adiya ta haihu lafiya ta k'ara samu 'ya mace wacce kaman ta kurma ihu da aka ce mata mace ta haifa ta k'ara daukar aniyar fansa akan gimbiya khaujut Dan a haukarta gimbiya khaujut ce ke hana ta haihuwar mace.🤣 Dameer yayi girma sosai yayi wayyo har ya iya tafiya ma lokacin kuma gimbiya khaujut take Shirin yaye shi sai kawai maman ta tace ta Kai shi gunta ta yaye shi haka kon aka yi suka shirya suka kai shi saudiyya. Bayan sun dawo ne befi da sati uku ba gimbiya khaujut ta fara laulayin ciki murna gurin mai-martaba sarki Fahad Abdullah ba'a magana yaji Dadi Sosai Dan be cire Rai Allah zai k'ara bashi namijin ba. Tunda gimbiya Haleematun-sa'adiya ta lura tana da ciki ta fara had'a yanda zatai ta zubar da shi, sai jakadiya ta Bata wata shawara cikin sauki kuwa tabi shawaran nan. Sai dai kawai gimbiya khaujut ta tashi taji jini na zuba ba'a Dadi ba cikin ya fita gaba daya, sarki Fahad Abdullah beji dadin zubewar cikin Nan ba amma ba yarda zaiyi tunda haka Allah ya nufa. Ba'a fi wata biyu ba ta k'ara samun wani cikin nan suka fara tattalin shi kaman kwai, shima tana fahintar tana da ciki ba'a fi sati ba ta k'ara zubar da shi. Nan fa abun ya fara damun gimbiya khaujut sai ta nemi shawaran mai-martaba sarki Fahad Abdullah akan tayi family-planing ko in ta huta cikin zai dunga zama. Nan ya nuna mata bacin ran shi akan be yarda ba k'ila in ta kuma zamu ba zai zube ba d'in, hakan nan ta hakura Bata yi ba d'in. Shima bata huce wata hudu ba ta k'ara samun wani cikin, shima dai watan shi daya ya zube Nan abun ya fara ba mai-martaba sarki Fahad Abdullah haushi. Sai wata zuciyar na cemai Anya kuwa ba zubar da cikin nan take ba ya za'a yi ciki su uku yana zubewa cikin yarda da abun da zuciyar shi tace mai ya tashi ya tafi gun gimbiya khaujut cikin fushin da bata tab'a ganin shi da shi ba.... Vote Comment & Share *Aunty baby ta kuce* 🥰🥰🥰✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *IZZAR SARAUTA* *FAN'S 1* *Inq jin dadin comment d'in ku sosai musanman* *ma*, *Haleema Adam* *Khadija* *Rabi"atul-adawiyya a* *Mom Abdallah* *Nafisat Usman* *Maman khairat* *Fadimatu* *Aisha Aliyu* *Zainab Ibrahim* *Khadija musbahu* *Khadija* *Kai Kuna da yawa da dai sauran Wanda ban Kira sunan ta ba* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* ~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@ Gaskiya writer'sAsso.~ 📝 *Page* 1⃣7⃣⏩1⃣8⃣ *_____________*📖 shigowar shi kawai taji kaman daga sama, sai kuma maganar da ya fara, "wato khaujut zubar min da ciki kike ko to Allah ya toni asirin ki in ma haihuwa ce baki so dani ai ba wannan hanyar zaki bi ba". Kallon shi kawai ta tsaya yi dan bata fahinci maganar tashi ba sai tace, "Abban Dameer lafiya kuwa Wallahi kwatakwata ban gane zancen ka ba". Wani irin haushi ta kara bashi wato ma zata mayar dashi be san mai yake ba tunda gashi tana son ta nuna bata san komai ba, fita yayi kawai a D'akin ba tare da ya kara ce mata k'ala ba. Zaunawa tayi a kan Bed d'in da take kwance ta fad'a duniyar tunani to mai ya faru yake gaya mata wannan maganganun bacin tun da suke ko harara be tab'a mata ba, tashi tayi tsam ta nufi part d'in shi. Tun da ya shiga bedroom d'in shi safa da marwa kawai yake ya rasa wani abu yake mai dadi a duniya Wai ace yaro daya gare ta har ta fara tunanin zubar da ciki kai da sake sai ta gane ta mai wannan abun. Shiga tayi bata kan shi a kilisar shi ba sai kawai ta huce parlour ko jakadiya ma batai ma magana ba, sallama tayi sannan ta tako har inda yake ta zube a gaban shi tana kallon shi ko zai Mata magana amma ina ko kallon ta beyi ba. Magana ta fara a hankali, "Abban Dameer kayi hakuri in wani laifin nama Wallahi ban sani ba karka hukunta ni da fushin ka" ta k'arashe maganar kaman zata yi kuka. Tausayi yaji kuma ta bashi sai kawai ya d'ago ta ya rungume kuka ta saki mai cin rai, sabida ta san bata aikata lafin da yake zargin ta da shi ba. Zaunar da I yayi a bak'in Bed d'in shi sannan ya fara mata nasiha mai ratsa jini akan ta daina zubar da ciki ba kyau kuma shi Allah yayi shi mai san 'ya'ya gashi kwata-kwata uku gare shi, Amsa mai kawai tayi dan bata so tayi jayeya da shi akan insha Allah baza ta kara ba nan da nan kuma ya saki kaman bashi ba suka ji gaba da soyayyar su. Bayan shekara biyu. Tun daga wannan b'arin gimbiya khaujut bata saki samun ciki ba, gimbiya Haleematun-Sa'adiya kuwa ta saki haihuwar yarta mace nan ma kaman zatai hauka. Ya zamo yaran sarki Fahad Abdullah hudu kenan uku mata daya namiji, duk da Dameer na saudiyya baban khaujut yace a gurin su zai zauna. Mai-martaba sarki Fahad Abdullah be wani damu ba dan yasan zaiyi karatun Arabic sosai nan gaba zai taimakawa kasar sa. Yarima Aliyu ma yanzu ana ta shirye-shiryan auran shi wanda har an saka rana biki sauran nan da wata uku, Gimbiya Haleematun-Sa'adiya zaune ita da jakadiya sai maganar su suke daga gani gimbiya Haleematun-Sa'adiya tana cikin farin ciki sai dariya take kaman Wanda aka wa albishir da gidan aljanna. Tashi jakadiya tayi tana fad'in, "ya uwar gijiyata Bari in je in fara aikatawa yanzu Dan a Bari ya huce shi ke kawo rabon wani". Dariyar mugunta gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi sannan d'aga mata hannu alaman aikin ki na Kyau jakadiya, fita tayi a D'akin da sauri ta nufi part d'in gimbiya khaujut. Lokacin da ta shiga gimbiya khaujut bata nan lallek'a window tayi taga ba alaman mutane da sauri ta shige bedroom d'in, duba ko Ina tayi bata ga gimbiya khaujut ba har ta juya zata tafi taji alamar kaman mutum a toilet. Bak'in toilet d'in ta tsaya lallai mutum ne a toilet d'in kuma ta san gimbiya khaujut ce dan ita daya ce a part d'in nata da sauri ta fita ta huce part d'in Yarima Aliyu. Jikin ta na rawa ta shiga parlour shi zaune ta same shi yana karatu daga shi sai t-shirt, a rud'e ta shiga tana fad'in, "yarima yarima". Kallon ta yayi yana jiran yaji menene take Kiran shi haka, jiki na rawa ta fara fad'in "Allah ya taimake ka ya baka nasara gimbiya khaujut ce take Kiran ka tace kazo yanzu yanxu". "In zo kuma" ya fad'a yana nuna mata kan shi dan shi dai yasan gimbiya khaujut bata tab'a aiko wa yazo ba. Jingina kai tayi alaman "eh" tashi yayi sannan yace, "muje" tafiya suke jakadiya na gaba shi na baya sai nazarin kiran yake. Suna Isa part d'in gimbiya khaujut tace, "tana ciki tace in na kira ka naje kitchen na hadu mata shayi". Kai kawai ya d'aga Mata sannan ya shiga D'akin, ita kuma jakadiya da sauri taje part d'in gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta sanar mata. Tashi tayi ta sanya alkefba sannan suka fito direct part d'in gimbiya khaujut suka nufa, yana shiga babban parlour ta yaga Bata nan a in da take zaune sannan ba kuyangun ta ko daya sai ya shiga dayan parlour. Lokacin kuma yayi dai-dai da fitowan ta d'aga bedroom d'in ta zata shiga dayan ta sanya kaya Dan Bata san da mutum a parlour ba ta fito dauri da towel. Shuguwar gimbiya Haleematun-Sa'adiya kenan da jakadiya, salati gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta rafka tana kuka, "innalillahi wa'inan ilaihir raji'un mai zan gani haka a masarautar mure...... " Kallon ta kawai yarima Aliyu da gimbiya khaujut suke dan basu gane mai take nufi ba, kuka ta k'ara fashewa da shi sannan tace, "jakadiya je ki kira mai-martaba yazo yaga cin amanar da ake mai wai da k'annin". Kai kawai jakadiya ta geda ta fita jikin ta na rawa Dan in asirin su ya tonu bata san yanda zata Yi ba yanzu in mai-martaba ya gane ya zata Yi haka take ta magana da zuciyar ta har ta kai part d'in. Mai-martaba sarki Fahad Abdullah ya fito daga fada kenan jakadiya ta shigo a hargitse, kallon ta yayi sannan yayi gyaran murya yace, "lafiya kuwa jakadiya? ". Jikin ta ne ya fara rawa ta rasa ma mai zata ce sai kawai tace, "Allah ya taimake ya baka yawan rai gida ba lafiya uwar gida fulani tace, in Kira ka Amma bazan iya gaya maka halin da ake ciki ba dan abun ba dadin ji". "Wani irin Abu ne wannan to gani Nan zuwa" tashi tayi ta fita, mai-martaba ma tashi yayi ya fito fadawa suna take mai baya. Ya Isa part d'in gimbiya khaujut, har lokacin gimbiya khaujut da yarima Aliyu da gimbiya Haleematun-Sa'adiya suna tsaye su duk sun kasa fahinta abunda ake ciki. Mai-martaba sarki Fahad Abdullah ne ya shigo, gyaran murya yayi sannan ya kalle su duk suna tsaye sannan gimbiya khaujut ma be dace ta zauna a yanayin da take ba beyi magana ba dai ya zauna a kujeran zaman shi na parlour. Yana kallon kowa yana so kuma yaji menene suke tsaye haka kuma harda yarima Aliyu, kuka gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta fashe da shi tana cewa, "ba'a tab'a irin wannan abun ba a tarihin masarautar nan Amma yau gashe..." Bata k'arasa ba. Mai-martaba sarki Fahad Abdullah yace, "menene aka yi?". "Ina neman afuwar ka mai-martaba sabida Ina jin kunyar fad'an ma abun da matar ka da k'annin ka suka dade suna aikatawa" cewar gimbiya Haleematun-Sa'adiya. Kallon rashin fahinta ya mata Yana jiran ta wayar mai da Kai a duhun da ta saka shi, shurun da yayi ne ya Bata damar cigaba da magana. "Yau naga abun da ya girgiza ni na samu gimbiya khaujut da yarima Aliyu a gadon ka na sunna suna aikata masha'aaaaa" tsawar da taji ne yasa ta k'asa k'arasa wa. Yarima Aliyu ne yayi tsawan sannan ya tafi gadan-gadan kanta da sauri fadawan suka tare shi rik'e shi sukai Amma Ina yana kwacewa. K'wakwaran motsi gimbiya khaujut ta kasa, sarki Fahad Abdullah kuwa Yana zaune a inda yake ya kasa furta kalma daya..... *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce* ✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MY dear neat lady* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *Page* 1⃣9⃣⏩2⃣0⃣ *____________* 📖juya maganar da gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta fad'a kawai yake, K'ara kallon gimbiya khaujut yayi daure take da towel sai wanda ta yafa akan ta da alamar daga wanka ta fito. Sannan kuma yarima Aliyu daga shi sai t-shirt da gajeran wando, duba da son da yarima Aliyu ke nuna ma gimbiya khaujut baya nuna ma gimbiya Haleematun-Sa'adiya wannan ma kad'e ya isa ya bashi amsar abun da gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta fad'a. Tashi yayi ya fara zagaye D'akin, bakin ciki ne ya kama shi da sauri yayi kan yarima Aliyu shag'e shi yayi ya makure shi da bango. Kakari kawai yarima Aliyu yake kaman wanda zai mutu kuma sarki Fahad Abdullah yak'i sakin shi, gimbiya khaujut na ganin haka ta fasa ihu da gudu ta shiga bedroom d'in ta ta saka kaya sannan ta fito da sauri tayo kan sarki Fahad da har yanzu yak'i sakin yarima Aliyu. Kok'arin kwatar yarima Aliyu ta fara amma Ina rukon da yayi mai bana wasa bane daga karshe ma tunkud'e ta yayi sannan yace, "ina nan zuwa gare ki bari in gama dashi". Kuka ta kara fashewa dashi sannan ta fita a D'akin da gudu, part d'in gimbiya Mabaruka taje matar mahaifin mai-martaba sarki Fahad Abdullah. Gimbiya Mabaruka tana kishingid'e kuyangun ta na matsa mata k'afa, gimbiya khaujut ta shugo a hargitse tana kuka, kallon ta gimbiya Mabaruka tayi sannan tace, "lafiya kuwa? ". "Abban Dameer zai kashe Aliyu" abunda ta iya fad'a kenan kuka ya kara kufce Mata. "Subhanallahi" gimbiya Mabaruka tace sannan ta tashi ta fita a D'akin da sauri, ita ma gimbiya khaujut mara mata baya tare sukai part d'in gimbiya khaujut d'in suka shiga. Nan fa masarautar ta cika da gulme gulme fadawa nayi kuyangu nayi, suna shiga gimbiya Mabaruka tayi kan mai-martaba tana tambayar shi lafiya. Sakin yarima Aliyu yayi sannan ya kalle wani bafade yace, "yayi sauri ya kira mai waziri da babban malamin fada su hadu duk a fada" da sauri wannan bafadan ya tafi. Gimbiya Mabaruka tace, "wai lafiyan ku kuwa wannan wani irin tashin hankali ne ka fad'a min abunda ya maka". Fita kawai mai-martaba yayi a D'akin direct fada ya huce zuciyar shi na soya yanzu duk son da yake mata sai da taci Amanar shi, sannan kuma da k'anin shi wanda yasha nono ya bar mai lallai ita ma sai ta gane kuranta. Ita ma gimbiya Mabaruka bin bayan shi tayi cike da tashin hankali dan bata tab'a ganin b'acin rai haka ba agun d'an nata, gimbiya Haleematun-Sa'adiya ma haka fada ta nufa jakadiya na mara mata baya. D'akin ya zama daga gimbiya khaujut sai yarima Aliyu da yake kwance cikin bakin ciki, shi a gurin shi ma gwara mutuwar shi da wannan ranar wai ace yayan shi na zargin shi da neman matar shi wani irin kuka ne yazo Mai mai karfi wanda besan ya sake shi ba. Waziri na isa fada ya zauna a gurin zaman shi yana kai gaisuwa ga sarki, haka ma malamin fada ya shigo shima ya kai gaisuwa sannan duk suka nutsu suna jiran abun da sarki zai ce dan fuskar tashi ta yau ta basu tsoro. Magana ya fara cikin IZZA aje a dauko mai yarima Aliyu sannan a kira gimbiya khaujut, jikin waziri na rawa ya fara gayawa fadawa sakon sarki. Ido kawai gimbiya Mabaruka ta zuba ta kasa cewa hmm balle hummm gimbiya Haleematun-Sa'adiya kuwa murna fal ranta ji take kaman ta zuba ruwa a k'asa tasha. Duk wani babba na cikin masarautar mure sai da mai-martaba sarki Fahad Abdullah yasa a tara, haka gimbiya khaujut tana zaune guri daya a fadan, ta rasa ma ya zata yi ji take daman Allah ya dau ranta ta huta ko kuka ta kasa. Kallon kowa na fadan sarki Fahad Abdullah yayi sannan yayi gyaran murya ya fara magana kaman haka, "Malam ina so ka gaya mun huguncin wa'inda suka aikata zina". Malam isa muhmud yace, "to hukuncin wa'inda suka aikata zina shine, in namiji ne wanda beyi aure ba za'a mai bulala dari, sannan mace mai aure za'a jefe ta". Shuru mai-martaba yayi sannan ya kalle gimbiya Haleematun-Sa'adiya yace, "a wani irin Yana yi kika tsince su?". Gaban gimbiya Haleematun-Sa'adiya ne yayi wani irin fadu wa dum dum dum jikin ta ya fara rawa sannan tace, "ummmmm hummm mmmmm wanka naga sun fito". Kallon ta yarima Aliyu yayi sannan ya fashe da kuka yace, "insha Allah in Allah ya yarda baza ki gama da duniya lafiya ba wannan sharrin da kikai mana bazai..." Tsawa mai-martaba ya daga mai sannan yace, "Aliyu a matsayin ka na kanina wanda muka fito ciki daya bazan iya ganin ka shiga wani hali ba amma zabi daya zan baka shine daga yanzu d'in nan da nake ma magana ka tattara duk wani abu naka ka bar masarautar nan daga yau ba kai babu wani a ahalin na masarautar nan". "Innalillahi wa'inan ilaihir rajiun" shine kawai abunda mutana fadan suke fad'a dan hukuncin yayi tsauri da yawa amma ya zasu tunda mai-martaba ne ya yanke. Gimbiya Mabaruka tace, "ya kamata kayi binkice ba ka yanke hukunci haka nan ba ko annabi ya hane mu da yanke hukunci cikin fushi". Girgiza kai yayi be daiyi magana ba sannan ya cigaba da cewa, "ka tashi kafin in sa a fitar da kai". Kuka yarima Aliyu ya k'ara fashewa da shi sannan ya tashi jiki a sanyaye ya nufi gurin mai-martaba durkusawa yayi a gaban shi sannan ya rik'e k'afar shi yace, "Ba wai zan fad'a wannan maganar bane Dan kar in fita daga masarautar nan A'a dan in kare mutuncin matar yayana ne gimbiya khaujut, Wallahi Wallahi na rantse da Allah bamu aikata abunda ake zirgin mu ba insha Allah in dai na taba aikata zina ya Allah yasa kar in k'ara numfashi a yanzu nan". Gaba daya fadan ya ba koya tausayi gimbiya Mabaruka tashi tayi ta rungume shi tana kuka amma shi kon mai-martaba sarki Fahad Abdullah ko a jikin shi. Zamai jikin shi yayi a jikin gimbiya Mabaruka sannan yace, "dan Allah ki yafe min in na miki laifi dan nasa ni da in k'ara tako masarautar nan har abada" be jira amsar ta ba kawai ya juya ya fita a fadan. Fada tayi tsit ana jiran hukuncin da za'a yanke ma gimbiya khaujut kuma wacce gaba daya kaman ma batq san mai ake yi ba bata cikin haiyacin ta. Ko kallon gimbiya khaujut baya son yi shiyasa yace kawai ta tashi ta shirya yau zata koma k'asar ta sannan kuma a bisa alfarmar da yayi mata shine ya sake ta be dai fad'a ko sake nawa bane sannan awa daya ya bata ta gama shirya komai nata. Kukan da take ta fata yazo shine sai yanzu ya zo ta fashe da kuka mai cin rai sannan ta tashi ta fita a fadan, Nan yace, kowa zai iya tafiya. Tana shiga bedroom d'in ta kuka ta kara fashewa da shi tana data sanin auran shi har ta rabu da iyayan ta akan shi sannan ya riga da ya gama da rayuwar ta tun tana shekara sha-bakwai. "Innalillahi wa'inan ilaihir rajiun yanzu ma zata je ta gayawa Iyayan ta zasu barta a gidan su ko zasu kore ta" wannan abu shi yafi tsaya mata a rai ba wani kaya ta d'iba ba kawai ta saka abaya da ta fito. Part d'in gimbiya Mabaruka kawai ta shiga ta mata sallama kuka sosai gimbiya Mabaruka take yi tana k'ara bata hakuri, haka nan sukai ta kuka sannan gimbiya khaujut ta mata sallama sannan ta fito. Kilisar mai-martaba ta huce akwai taci sa'a yana nan hawayen da suke zuban mata ta share sannan tace, "Wallahi bazan tab'a yafe ma ba a duniya tun da ka shigo rayuwata ka ruguza min farin ciki na sannan yanzu ka sake ni akan abun da banji ba ban gani ba insha Allah sai Allah ya min sa kaiya" sannan tayi hanyar fita har ta kai kofa ta jiyo muryan shi yana cewa, "Ki shirya min d'ana Ina nan zuwa amsar shi" ko sauraran shi batai ba ta fita, waziri ya kira sannan yace, fadawa su kaita har airport sai sunga jirgin su ya tashi sannan su dawo yanda yace, kuwa haka akai waziri da kanshi ya kaita airport dan ba k'aramin tausayin ta yake ji ba. Taci sa'a kuwa ba'a dade ba jirgin su ya tashi, tun da ta shiga jirgin kuka take har dai Allah ya kai su lafiya direct gidan su ta wace lokacin wajan karfe biyu na dare. Tana isa tayi noking aka bud'e mata sannan ta shiga lokacin Iyayan nata na parlour duk, ganin ta kawai sukai kaman daga sama abun ya Basu mamaki ba waya ba komai. Yanda suka gan ta ne abun ya basu tsoro idon ta gaba daya yayi ja kuma har lokacin kuka take, da sauri maman ta ta tashi ta rungume ta tana Shafa kanta, kukan ta kara fashewa dashi tana cewa su yafe Mata. Baban yace, wani irin yafiya kuma ko wani abun ne ya samu mijin nata, shuru tayi kawai tana kara shartar hawaye. Zubewa kasa tayi sannan tace, "abun da kuke ta nuna min kenan lokacin ban gane ba daman yan Nigeria basu da rokon Amana wai yanzu Abban Dameer ya sake ni" sai ta kara fashewa da kuka. "Innalillahi wa'inan ilaihir rajiun" shine kawai abunda babanta yace zufa ne ya fara zubo mai lallai yaron nan ya cika maci Amana yanzu duk irin sharudan da suka kafa mai sai da ya musu wannan abun. Rungume ta maman ta tayi tana kara lallashin ta akan haka Allah yaso basu da yarda zasu yi kuma insha Allah sai Allah ya saka mata. Washe gari. Ko da Dameer ya tashi ya ganta yayi murna sosai sai tambayar Ina Abban shi yake kawai yake yi, sai tace Mai zai zo ya gan shi har yaron ya manta da abun. Haka ta saka kanta a damuwa Bata cin abinci bata wal-walan ko yan uwan ta sun zo bata sakin jiki da su kullum cikin kuka take, gashi yanzu wani irin so take Mai da shi yake wahalar da ita. Maman ta da baban ta burin su ta manta da komai ta barshi ta raini yaron ta Amma Ina abun yaci tura, har Al'mustapha ya dawo ganin gida ko da yaji abunda ya faru cewa yayi bazai yarda ba sai ya dau Mata fansa tunda shi ba Dan halak bane tunda har yayi wa khaujut wannan rashin mutuncin. Iyayan su ne sukai ta bashi hakuri akan ai aikin gama ya gama ya barshi kawai zai girbi abunda ya shuka, hakan nan yayi hakuri ba dan son ranshi ba. Ita kuma khaujut yace ta shirya su tafi Dubai d'in tare ko acen ta cire damuwar da ta daura wa ranta da da farko cewa tayi baza ta ba Dan bata son tayi nisa da yaron ta Amma daga baya da aka Mata mgn sai tace to. Haka nan suka shirya suka tafi aka bar Dameer a hannun iyayan ta yaci gaba da zuwa makarantar shi, Daman ba wani Sabawa yayi da ita ba shiyasa be damu ba. Yarima Aliyu kon ko da ya fita daga masarautar be San in da zashi ba tafiya kawai yake har Allah ya Kai shi wata kasuwa, nan ne da yaga mutane ya zauna a wata yar runfa mutane sai kallon shi suke tunda sanye yake da kayan sarauta. Da yaga kallon yayi yawa sai ya shiga wani shago a kasuwar ya siyo wasu k'ananan kaya da yan kudin da ya fito da shi a jikin shi sannan ya cire wannan kayan sarauta da ke jikin shi ya sanya wannan wanda ya siya, ragowar kudin kuma ya siya abinci. Haka ya koma rufar nan ya zauna har dare kowa ya ta tashi a kasuwar sabida dare yayi ya tafi gida shi kon bashi da in da zashi sai kawai ya jera kwali a runfar yayi kwanciyar shi. Haka ya kwana a nan sai da asuba ya tashi ya alwala yayi Sallah sannan ya k'ara zaunawa a cikin runfar, haka har mutane suka fara zuwa kasuwar kowa na siyar da abunda yake siyar wa har dai yamma ta k'ara yi. Ga wata irin yunwa da yake ji bashi da ko sisi haka ya kwanta yana tuna irin rayuwa da yake da, a kwai wani mutumi da tun jiya yake lura da shi ya kasa dauke ido a kanshi gani tunda ya shigo kasuwa yana zaune a runfa kuma shi ba wani abu yake siyarwa ba. Kau da idon shi yayi a kan shi yaci gaba da kasuwanci shi har dare yayi zai tafi gida, runfar ya k'ara lekawa har lokacin Yana kwance sai yaji bazai iya tafiya ba tare da ya tambaye shi menene yasa yake zaune tun jiya a runfar ba. Sallama yayi mai yarima Aliyu da ke kwance yaji ana mai sallama sai ya tashi zaune yana kallon wqnnan bawan Allah, hannu ya Mika mai suka gaisa sannan mutumin yace, "Dan samari lafiya kuwa kike zaune anan tun jiya ko bata kayi ne? ". Girgiza Kai yarima Aliyu yayi sannan yace, "ba Bata nayi ba kawai Ina zaune ne kafin na samu warin zama". Kallon shi mutumin yayi sannan yace, "wurin zama kuma Dan samari Kai bako ne kenan? ". Kai ya d'aga Mai alamar eh, mutumin yace, "in ba damuwa ka taso in Kai ka gida na wala Allah ko gobe sai ka tafi Amma kwana a kasuwa ai hadari ne". Girgiza Kai yarima Aliyu yayi sannan yace, "ai bansan yaushe zan samu gidan ba na gode kawai baba sannan ya juya ya kwanta". Tsayawa mutumin yayi tsaf yana kallon shi kaman yana cikin damuwa Amma zai taimaka mai tunda duk Wanda ya taimake wani Allah zai taimake shi, sannan yace, "dan samari akwai wani Abu da yake damun ka ka fada min insha Allah Zan taimake ka". Hakan nan yarima Aliyu yaji mutumin ya kwanta Mai kawai sai ya tashi zaune wasu zafafan hawaye suka wanke mai fuska sannan ya fara ba mutumin labari Wanda ya boye Mai abu daya cewa shi d'in Dan gidan sarauta ne cewa yayi kawai matar yayan shi ta mai Sharri shida amaryar matar yayan nashi. Mutumin ya tausaya mai sosai sannan yace insha Allah zai taimake shi ya dauke shi kamar uba shi kuma zai dauke shi d'a yana da Mata daya da yara biyu duka Mata in zai Iya zama da su to bashi da matsala kuma yasan matar shi ma haka. Daga Mai Kai kawai Aliyu yayi sannan mutumin ya rik'e Mai hannu suka fita a runfar mashin din mutumin suka hau daga Nan suka wace gidan shi. Ko da suka je gidan mutumin ya shedawa matar shi halin da yaga yaron ita ma ta tausaya mai sosai sannan tace, "insha Allah zasu rike shi hannu bibiyu shima ya dauke su iyayan shi ya zama Yaya kuma a gurin 'ya'ya su" yace, "insha Allah" sannan aka Kai shi daki aka bashi abinci. Washe gari haka aka kawo Mai abin Kare sannan yaran Mata suka shigo suka gaishe shi baban yace, ga yayan su nan su shima aka nuna Mai su akan ce ga kannin shi nan. Tun daga lokacin ya saki jikin shi dasu Mariya wacce suke ce ma mama tana bashi kulawa sosai da sosai haka shima yana ba Yan yaran kulawa da babban mai suna fateema sai k'aramar mai suna Faiza. Fateema shekaran ta sha-bakwai sai k'aramar Faiza shekaran ta sha-hudu, Nan da nan suka saba sosai da sosai. Ya fara bin baban kasuwa, a hankali ya fara koya mai kasuwanci har ya saba, suna dawowa daga kasuwa zasu zube parlour suyi ta hira wani zubin hiran duk fad'a ne shida fateema mama tayi ta musu dariya. Haka Yarima Aliyu yake ta rayuwa a gidan be tab'a nuna musu daga in da ya fito ba, shakuwa na Kara shiga tsakin su da fateema, wanda daga gani kasan soyayya ce. Tunda mama ta fahince da kwai soyayya a tsakanin su sai ta sanar da baba yayi farin ciki sosai da jin haka dan D'an zaman da yayi da Aliyu ya karanci halayan shi mutun ne Mai son ibada sannan kuma ga amfani dashi. Haka ya tara Aliyu da fateema ya tambaye su ko suna son junan su k'asa Aliyu yayi da Kai Dan har cikin zuciya shi yake son fateema nan baba ya fahinci shi kunya yake ji itama fateema haka ne tana masifar son Aliyu shiyasa ita ma ta k'asa da Kai harda boye fuska a hijabi. Mama da baba duk duka sa ta dariya nan baba yace, "ya tsayar da ranar aure wata daya tunda duk gida ne ba sai anyi wani Abu ba". Farin ciki da Aliyu ya shiga ciki ba'a magana kuka kawai ya fashe da shi yana k'ara gode ma baba akan dawainiyar da yake da shi. ************* Masarautar mure kuwa tun daga wannan lokacin mai-martaba sarki Fahad Abdullah ya canja gaba daya, duk wani adalci da yake ya daina duk wata makaranta da ya bud'e sai da ya maida ta ta kudi. Islamiyya da ya bud'e ya maida ta ta kudi asbitocin shi komai dai mulkin shi ya koma IZZAR abu kad'an zakai a yanke ma hukunci. Gaba daya yanzu garin tsoron shi ake da mulkin shi kuma kwata-kwata besan adalici ba IZZAR SARAUTA kawai ya sa a gaba. Bayan wata daya da yin wannan abun aka daura Mai aure da Mata biyu gimbiya Marwa da gimbiya Aisha, ya mance shafin wata khaujut ko D'an shi ma Sai wata ran ne yake Tina wa yana da d'a Amma kwata-kwata yaji baya son shi. Jin tsanar yaron kawai yake shiyasa ya yanke ma Kan shi hukunci ya bar Mata Dan tayi duk yanda take so da shi, gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta zama hamshakiya a masarautar mure sai abunda tace ayi ake yi. Gimbiya Mabaruka nata Ido bata cewa hmmm Bata cewa ummmmm sai yanda sukai, gimbiya Marwa ta samu ciki Amma shima be zauna ba ya zube ita kam gimbiya Aisha bata tab'a ko batan wata ba. ****** Shirye-shiryan biki ake fateema da Aliyu Wanda ba wani bidi'a zasu yi ba walima ce kawai bayan daurin aure, haka kon aka yi an daura aure lafiya an tashi lafiya. In da akai walima kowa ya tafi cikin farin ciki, wani dan matsakaicin gida baba ya gina musu Wanda ya ba Aliyu halak malak, Aliyu har rasa bakin godiya yake Dan abun da baba yake Mai ko mahaifin shi sai haka. An Kai amarya fateema gidan ta lafiya Wanda aka barta daga ita Sai mijin ta Aliyu, nisiha Aliyu ke Mata sosai Mai ratsa jini da jijiya sannan suka gabatar da Sallah bayan sun idar suka ci kaza daga nan Aliyu ya mori amarcin shi.🙈 Alhamdulillah komai Yana tafiyar musu dai-dai Aliyu Yana da Dan rufin asirin shi haka yake taltalin fateeman shi har Allah ya basu rabo, baba da mama sunyi farin ciki sosai da addu'ar Allah ya sauke ta lafiya. Wata Tara cif Allah ya sauke ta lafiya ta samu yarta mace, wacce aka sa mata sunan mama suna mata lakabi da Deeyana, Aliyu ya dauki san duniya ya daurawa Deeyana . Deeyana nata girma Masha Allah ga shegen wayyo, har aka yaye ta suna ta rainon yarsu ciki so da Kauna har ta kai shekara uku Aliyu ya sanya ta a mkrt yariyar ta taso da wayyo da kok'ari kowa burge shi take. Deeyana tun tana karama kyakyawa ce sosai fara ce sol ga gashi Dan komai uban ta ta biyo Aliyu.. ***** Dameer yayi girma ya zama kyakyawan saurayi jinin larabawa ajin karshe ga kyau ga ilimi lokacin da ya Kai shekara 20 a duniya ya matsa ma kakan nin shi akan sai sun kaishe Nigeria yaga mahaifin shi. Haka nan khaujut ba yanda ta iya ta shirya suka tawo Nigeria hotel suka fara sauka sannan washe gari ta Kai shi har kofar Gate d'in masarautar mure, tace, ya shiga ita baza ta shiga ba. Haka nan ya shiga kowa binshi yake da kallo bayi da fadawa, sunga balarabe a gidan su nan da nan zance ya karade masarauta balarabe ya zo, da zance ya je gun mai-martaba sai yace, aje a kawo mai shi. Daman Dameer neman shiga yake ko da fadawa suka zo sai ya bisu har fada, Yana shiga yayi ido hudu da mahaifin shi kallon kallo kawai suke ma juna. Mai-martaba yana gani Dameer ya Mike da sauri yaje ya rungume shi yana fad'i, "sai yau taga Daman kawo min kai" . Da Ido kawai Dameer yabi mahaifin nashi Dan wani irin takaici ya bashi, kujera aka bashi a fada ya zauna mai-martaba yace, "kaine dai baka sannin ba Amma duk shekara sai naje na ganka Amma kai da mahaifiyar ka baku tab'a ganin na ba". Tabe Baki kawai Dameer yayi Dan shi ba mai son yawan magana bane yanzu sai kanshi ya fara ciwo. Haka sarki Fahad Abdullah ya dunga ba Dameer labari harda ya kwana a masarautar washe gari aka had'a shi da fadawan shi Wanda zasu dunga tsaron shi. Tunda gimbiya Haleematun-Sa'adiya taji zuwa shi hankali ya kai koluluwar tashi, wani sabon tashin hankali ma Sai da ta ganshi gaban ta sai da ya Fadi. Satin su biyu a Nigeria suka koma saudiyya tare da fadawan da mahaifin shi ya bashi, tun daga lokacin baya shekara be zo Nigeria ba ganin mahaifin shi. Haka nan kuma wani zuwa da yayi yaga mahaifin nashi ya canja mai kwatakwata ba kamar yanda da yake rawar jiki da shi ba. Gimbiya Haleematun-Sa'adiya tana nuna tana masifar son shi har mamaki take bashi, lokacin ya Dan fara sakin jiki da ita wani zuwa da yayi kawai sai yaji suna magana da jakadiya akan yanda za'a gama da shi tun daga lokacin ya daina sakin mata fuska. *Wannan ne labarin masarautar mure* *CIGABAN LABARI* *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ ~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@ Gaskiya writer's Asso~ *DEDICATED TO..* *UMAIMA ALIYU* { *golden girl} wannan littafin sadaukarwa ce gare ki gaba daya bani da bakin gode Miki Allah ya bar kauna nagode sosai da irin comment d'in ki da addu'ar da kike* *min* 😻😻 *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 2⃣1⃣⏩2⃣2⃣ *____________*📖 *CIGABAN LABARI*. Haka Dameer ya gama zaman shi a Nigeria ba tare da ya saka mahaifin shi a Ido ba har ya koma saudiyya. Ya cigaba da harkogin shi kaman yanda yake Amma in ya tuna mahaifin shi abun na damun shi, sai mahaifiyar shi ce ke kwantar Mai da hankali. Watan shi uku a Saudi Arabia ya k'ara shiryawa ya taho Nigeria sabida Kiran shi da akai akan plazan shi da yake da ita ta Nigeria tana buk'atar manyan ma'aikata. Ko da yazo kaman kullum haka Amma wannan zuwan ya samu ya gana da mahaifin nashi sama-sama, Tafiya suke ita da k'awar ta suhaema suna tattaunawa akan walimar makarantar islamiyyan da zasu yi suheema ta Kalle Deeyana tace, "Mtss My dear wallahi Ni yusuf ya matsa min akan maganar Auran mu Amma ni ina ga kamar sai mun kammala waec zance ya turo, Amma naji kamar Baffan mu na cewa ko bamu gama waec ba indai ya shirya kawai ya turo" Deeyana tace, "Ni dai a yanzun gaskiya ba Aure bane a gabana insha Allah abbana ma University zai saman min". Murmushi suheema tayi sannan tace, "hmm ai wallahi ba ruwan na da wani zan ce University na karashe a gida na". Dariya Deeyana ta tun tsire dashi sannan tace, "hehe my dear Allah ya kaimu musha biki". Haka dai suka cigaba da firan su har suka k'ara sa gida, daman kusa suke ga gidan su Deeyana ga gidan su suheema Deeyana ce ta fara shiga gidan su. Tana shiga gida ta tatda Amma na kitchen, kitchen d'in ta shiga tana sallama sannan tace, "Amma sannu da gida ya kike ya aiki?". D'agowa Amma tayi tana murmushi sannan tace, "Deeyana kin dawo daga makarantar?". Tace, "Eh na dawo ". "Toh ya makarantar? ". Tace, "Amma Alhamdulillah kin san ma muna ta shirin walimar mu". Amma tace, "Allah ya kaimu ranar" haka dai suka zauna suna hira irin ta uwa da y'a gwanin ban shi'awa, suna cikin hirar sai ga Abban Deeyana ya shigo. Yace, "A'a Deeyana yan makaranta an dawo?". Murmushi tayi sannan tace, "Abba sannu da shigo wa". Yace, "Yauwa Deeyana ya karatun?". Tace, "Alhamdulillah Abba ranar juma'a ma za'a yi waliman mu". Yace, "Toh shikenan Allah ya Kai mu, ai ina jin dad'in yarda kike nuna kwazo a makaranta Allah ya miki albarka" Ita dai Deeyana murmushi kawai tayi tace, "ameen", sannan ta tashi ta shige d'aki, su kuma suka cigaba da zancan su, kan Deeyana akwai k'okari masha Allah. Haka dai suka cigaba da shirya-shiryan walimar su daza suyi ranar juma'a, dan gangarumin walima za'a musu na saukar Alqur'ani, Ita da suheema komai nasu iri daya sukayi, walimar na gaiyatar manya malamai da dama irin su, Shek Malan jubirl, Shek Malan Abdulra'uz, da dai sauran manya manya malamai. Yau ta kasance ranar juma'a duk wani Wanda ke cikin yan walimar ya hallara suna zaune guri da aka ware musu Masha Allah sunyi kyau ba karya , tare da iyayyan su da kuma abokan Arziki, A cikin manya bakin da aka gayata harda daya daga cikin matan Sarki, wato gimbiya Haleematun-sa'adiya, tazo tare da fadawanta haka shugaban makarantar da sauran malaman suka ringa Kai gaisuwa tare da samun tarba Mai kyau, Haka aka cigaba da gudanar da walimar cike da tsari da burgewa, haka aka cigaba da k'iran yan walima dan gabatar da karatu, Haka har Aka zo kan Deeyana Masha Allah duk Wanda ke gurin sai da Deeyana ta burge sa, sabida yarda take fitar da harafin koh wanann karatu, bayan ta gama ta koma bangaran Hadisa shima, sannan ta dawo kan tarbiya ta fara bayani kamar haka, ( Dan Allah iyayye mu kula da karatun yaran mu, yanzun wani zamani yazo da zaka ga wata Sam bata damu da yaran ta suje islamiya ba, Amma fi d'auka ka school akan islamiya, ba'a ce kar yaron ki yaje school ba, Amma dan Allah ki nusar dashi mahimmancin duka biyun, wani yaron ma baya zuwa makaranta sai a gida ake koyar dashi ba'a ce gidan baya shiga ba Amma idan so samu ne ki tuzashi can zefi saurin mayar da hankali sabanin yana cikin gida malami ya biya Mai karatu be iya ba Sam bazai damu ba, Amma idan acikin makarntane fa yau antashi ka tashi ka karanta, ban iya ba, gobe an kuma shima ban iya ganin yarda ake mai dariya da kuma irin kallan da suran yara ke binsa dashi a Karo da uku wallahi zaka ga yaro ya mayar da hankalin dan bazai so kullum a ringa mai dariya ba Allah yasa mu gyara) Tunda gimbiya Haleematun-sa'adiya taga Deeyana taji ta burge ta, take ta saka abu a ranta,ko dan ta b'ata mai rai sai tasa ya aure ta. Abu na biyu kuma taga daga ganin yariyar yar talakawa ce ko dan haka dole sai ta had'a wannan aure, wani makirin murmushi ta saki. Haka aka gama taron walima lafiya an raba kyututuka masu yawa, Deeyana ita tazo ta daya sosai aka bata kyauta, kowa ya tafi yana murna. ```Koh``` ```ya``` ```abun``` ze ```kasance``` ```muje``` ```zuwa``` *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty* *Baby* *ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ ~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@ Gaskiya writer's Asso~ *DEDICATED TO.* *UMAIMA ALIYU* *Wannan littafin sadaukarwa ce gare ki* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 2⃣3⃣⏩2⃣4⃣ *___________*📖 Gimbiya Haleematun-Sa'adiya tana Isa gida ta fara tunanin yanda zata tsara wannan aure tunda tasan duk yanda tace ma mai-martaba sarki Fahad Abdullah to haka za'a yi Amma shi Dameer d'in shine abun tunanin ta. Amma da yake ta iya munafunci sai ta shirya taje ta samu sarki Fahad Abdullah cikin farin ciki da annashuwa ta fara mai magana, "Allah ya taimake ka ya baka yawan rai d'azu da naje gaiyatar walimar yara da akai Allah ya had'a Ni da wata yariya Mai gwazo da kishin addini Wanda in ta shigo masarautar nan za'a yi alfahari da ita Amma bansan ya zaka dauke maganar ba Amma Ni dai da Ina da yaro namiji to dole ne fa sai ya aure yariyar nan" ta karshe maganar murya a sanyaye. Sarki Fahad Abdullah da ke zaune yana cin 'ya'yan itaciya kad'an kad'an a bakin shi ya jinjina kai sannan yace, "to yariyar a ina take kuma Mai tayi ta burge ki har kike mata sha'awar shigowa cikin masarautar mure?". K'ara kashe murya tayi sannan tace, "Allah yaja da ran sarki yariyar tana da ilimin addini gana zamani Ni a gani na baza a had'a ta da my son ba yarima Dameer? " ta k'arashe maganar tana kallon shi. Murmushi mai k'ayatarwa yayi sannan ya jinjina kai yana cewa, "Allah ya biya ki Haleematun-sa'adiya kina nuna ma yaron nan kauna kamar ke kika haife shi, shiyasa nake k'ara sonki Dan baki ware d'ana a cikin y'a'yan ki". Wani irin farin ciki ne ya ziyarci gimbiya Haleematun-sa'adiya Dan bata tab'a zaton zatayi nasara ba Amma tama Allah godiya ko banza yarima Dameer ya k'ask'anta tunda kamar shi sai aure Yar talakawa. Murmushi tayi sannan ta fara ma sarki Fahad Abdullah godiya akan amincewa da abinda ta kawo yayi sannan tace, "yanzu za'a tura waziri gidan su yariyar yaje ya tabbaya ko sun Mata miji". D'aga Kai mai-martaba sarki Fahad Abdullah yayi sannan yace, shikenan ba damuwa zamu zauna da wazirin. Haka ta tashi ta tafi cike da farin ciki, tana fita mai-martaba ya aika a Kira mai waziri, waziri ya shigo ciki da girmamawa ya kwashi gaisuwa sarki ya amsa sannan ya fad'a mai shawaran da suka yanke da gimbiya Haleematun-Sa'adiya. Waziri yace, "ba komai insha Allah zasu shirya suje gidan su yariyar da daddare" sarki yace, to shikenan sai sun dawo. Da daddare waziri da wasu daga cikin malaman fada suka shirya suka tafi gidan su Deeyana da jagorancin fadawan gimbiya Haleematun-sa'adiya, ko da suka Isa gidan fadawa suka fara Sallama.... *VOTE* *FOLLOW* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ ~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@ Gaskiya writer's Asso~ *DEDICATED TO.* *UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 2⃣5⃣⏩2⃣6⃣ *____________*📖Abban Deeyana dake fitowa daga gidan zai fita yaji sallama k'arasa fitowa yayi yana amsawa. Turus yayi ganin fadawa a kofar gidan shi dan bema kula da su waziri dake gefe ba, suna ganin fitowan mutun daga gidan fadawa suka isa gare shi. Hannu ya mik'a musu suka gaisa sannan daya daga cikin fadawan ya fara magana, "malam daga masarautar mure muke in dai kaina mai gidan nan kayi Baki gasu can" ya nuna su waziri. Jinjina kai Abban Deeyana yayi sannan yace, " eh nine lafiya? ". Murmushi sukai sannan suka ce "ba komai lafiya Amma in ba damuwa muna buk'atar lokacin ka kad'an", daga kai yayi yace, ba komai su shigo sannan ya shiga gidan shi. Nan fadawan suka gayawa su waziri sannan suka shiga parlour shi dake zauran gidan, gurin zama ya nuna musu su waziri suka zauna da malaman fada su kuma fadawa suna waje. Kallon shi waziri yake ya kasa dauke ido a kanshi tunda ya gan shi sai yaga kaman yana mai Kama da wani Amma sai ya share tunanin da yake a ranshi tunda Wanda yake tunani da dadewa k'ila kama ne kawai. Shi dai Abban Deeyana na zaune tunda suka gaisa yayi shuru gaba daya hankalin shi ya kasa zama guri daya dan besan mai ke tafe da su ba. Daya daga cikin malaman ne ya fara magana, "to malam mun san zakayi mamakin ganin mu a wannan lokacin amma alkhairi ne ya kawo mu". Saurin kallon shi Abban Deeyana yayi yana k'ara maimaita abunda yace, malamin ya cigaba da cewa, "muna fatan abunda muka zo nema zamu samu insha Allah". Shuru Abban Deeyana yayi Dan be gane abinda yake nufi ba, sai da waziri ya k'ara maimaitawa sannan yace, "kayi hakuri munzo maka ba wani aike sarki Fahad Abdullah ne yayi wannan aiken yana nema wa Dan shi auran yarka da fatan ba'a Mata miji ba? ". Saurin mik'ewa Abban Deeyana yayi yana kallon su daya bayan daya dan be tab'a kawo wannan maganar ta kawo su ba besan lokacin da ya fara gaggaya musu magana ba, "Wato mulkin zalincin da kuke ne da IZZA shine kuke so ku nuna akan 'yata to ban mata miji ba kuma bazan bayar da auran 'yata Deeyana ga masarautar mure ba ko kon zata rasa mijin aure" ya k'ara sa maganar cikin huci da bakin ciki dan har lokacin be manta irin wulak'acin da yayan nashi sarki Fahad Abdullah yayi mai ba cikin benar jama'a. Daga waziri har malaman fada sun kasa ko motsi sabida basu tab'a zaton zaik'i wannan abun ba dangane da yana yin da yake ciki na talauci dan daga ganin shi kasan talaka ne amma wai har sarki da kan shi ya nuna yana son hada jini da shi yak'i. Murmushin da yafi kuka ciwo waziri yayi dan basan ma mai zaice ba amma ya daure ya fara magana, "haba malam ai abun ba fada bane kayi hakuri in dai kace baza ka bada yarka ba to ba dole tunda kaine uban ta amma ka tuna wanda yace, yana son naka yafi wanda yace ya tsane ta". Wani daga cikin malaman ma yace, "hakane maganar waziri". Shuru Abban Deeyana yayi yana wani nazari sai can kuma yace, "tom zanyi shawara dan nima ina da iyaya duk yanda muka yanke zaku ji". Gaba dayqn su suka ce to shikenan ba damuwa zasu dawo nan da jibi duk shawaran da yanke sai ya gaya musu, haka nan sukai mai sallama suka tafi shi ya raka su har kofar gida sannan ya dawo ya shiga gida jikin shi duk a sanyaye tunani fal ranshi. Dameer ne zaune a office d'in shi na plazan shi yana ta danne-danne a computer, can dai wayan shi yayi ringing yana jin ringing d'in ya dauka Dan yasan mai kiran. Ammin shine dauka yayi da murmushi akan fuskan shi yace, "Ammi na nayi missing d'in ki kwana biyu har na kosa na gama abunda nake na dawo gurin ki". Murmushi tayi kaman yana gaban ta sannan ta fara magana cikin harshan larabci, "my son abun alfahari a duk duniya kana cikin koshin lafiya ya Nigeria?". Shagwa'be fuska yayi ya lalgab'e kan shi jikin kujeran da yake sannan yace, "hmmmmm Ammi komai lafiya sai dai rashin ki kosa dani Ammi ina my uncle?". "Yana lafiya d'azu Ayusha ke tambayar ka wai zata shiga Saudi Arabia amma sai kana nan to ka kira ta ka gaya mata ran da zaka koma dan ta sani" cewar Ammi. Tab'e baki yayi sannan yace, "Ammi ki gaya mata ma kawai zuwa Monday ba sai na kira ta ba". Ammi tace, "to Allah ya kaimu A'a dai my son ka kira ta ka gaya mata". "To" kawai yace suka cigaba da firan su cikin kwanciyar hankali. Waziri da malaman fada haka suka koma masarautar mure jiki ba kwari suka sanar da mai-martaba abunda Abban Deeyana yace, yaji haushi sosai da har zai aika a kira mai Abban Deeyana sai kuma gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta lallashi shi tace, tunda su suke nema ai baza suyi fushi ba hakan nan dai ya hakura su jira zuwa jibin. Abban Deeyana kuwa... *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *AUNTY BABY CE*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ ~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@ Gaskiya writer's Asso~ *DEDICATED TO..* *RABI'ATU*💖 *Comment din ki na wattpad ya baurge ni Allah ya bar kauna aunty baby taku ce*😻😻😻 *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 2⃣7⃣⏩2⃣8⃣ *___________*📖 Abban Deeyana kuwa haka ya shiga gida jikin shi duk a sanyaye, parlour ya shiga ya zauna yayi shuru yana tunani, Amma ce ta shigo parlour tana ta magana taji shuru sai da ta zauna kusa da shi ta tab'a shi tukun ya dago yana kallon ta. Amma tace, "lafiya kuwa Abban Deeyana ba fita zakayi ba naga kuma baka dade ba ka dawo?". "Hmmmmm wallahi har na fita naci karo ana sallama dani a kofar gida, fadawa ne daga gidan sarauta sai suka ce suna son magana dani na amsa musu muka fara magana wai sun zo neman auran Deeyana". "Deeyana?" cewar Amma, Abba yace, "eh Deeyana amma ai ni bazan ma 'yata aure yanzu ba karatu take tunda tana so bazan mata dole ba kuwa". Ajiyar zuciya amma ta sauke sannan tace, "hmmmmm Abban Deeyana sarki da kan shi ya aiko neman auran yarka amma kace baza ka bashi ba?". Kallon ta yayi dan be tsammaci haka zata ce ba ganin ita da bakin ta take cewa Deeyana na san karatu bata kuma kula ko wani saurayi amma yanzu kuma zata ce mai wani abu, "To ni dai ba sarki ba ko shugaban kasa ne ya aiko neman auran Deeyana a yanzu bazan amince ba sabida bazan cuci 'yata ba" Abba ya fada yana kokarin tashi. Shuru kawai Amma tayi tana tunanin wani abu, amma a ranta mamakin Abba take ace sarki ya nuna yana son hada jini da shi amma shi bazai yarda ba to wallahi ita dai baza ta zuba ido taga samu taga rashi ba ai kowa burin shi yarshi ta huta amma shi Abba ba wannan bane a gaban shi. Bedroom Abba ya shiga Amma ma ta tashi ta bishi dan ya tsokalo mata in da yake mata k'aik'ayi samun shi tayi ya dan kishingid'a a kan Bed zaunawa tayi a bakin Bed d'in sannan tace, "Abban Deeyana kullum da wannan maganar da zan fada maka yanzu nake kwana nake tashi kayi hakuri dan nasan dole ta bata maka Rai amma dole muyi ta sabida girma muke yi yanzu yarmu ta isa ace za'a mata aure kasan kuwa dole maganar dangin ka ya taso dan Allah kayi hakuri in maganar da zanyi yanzu zata bata maka rai". Tashi Abba yayi daga kishingidan da yake jikin shi yayi sanyi sosai dan ko bata karasa abinda zata ce ba yasan karshen zancen amma shi besan mai zai fada mata ba a yanzu. "Amma ta cigaba da cewa Abban Deeyana kayi hakuri ka gaya mana dangin ka ko kai baza ka iya komawa gare su ba dole yarka deeyana ta je gare su sabida ta san tana da dangin uba". Hannun ta Abban Deeyana ya rike sannan yace... *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Yar autar gaskiya writer's ce*😉✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ ~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@ Gaskiya writer's Asso~ *DEDICATED TO..* *UMAIMA ALIYU* *Wannan littafin sadaukarwa ce gare ki* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 2⃣9⃣⏩3⃣0⃣ *____________* 📖yace, "kiyi hakuri fateema bazan tab'a komawa dangi na ba kuma Deeyana ma baza ta je ba sabida nayi ma kaina alkawarin ni da su har abada kiyi hakuri kinji matata" ya karashe zance muryar shi na rawa. Kwantuwa tayi jikin shi ta fashe da kuka tace, "shikenan tunda ka fada haka amma alfarmar da zaka min shine ina son 'yata ta kasance cikin jin dadi da kwanciyar hankali dan Allah ka amince da wannan maganar nasan Deeyana bata da matsala zata amince da duk kaddara da tazo mata kuma insha Allah wannan aure alkhairi ne dan jiki na na bani". Jinjina kai yayi sannan yace, "bawai bana son ma Deeyana aure bane A'a gidan sarauta yana da had'ari bana son 'yata ta shiga cikin matsala tana k'ank'anuwar ta amma Allah shi yasan gobe kuma shi ya kaddara wannan al'amari Allah yasa hakan shi yafi zama alkhairi na amince". Dadi Amma taji sosai nan suka fara firan su cikin kwanciyar hankali da farin ciki. ********** Dameer ne kwance kan makeken Bed d'in wanda daga ganin shi kasan na sarauta ne, ya tafi duniyar tunani labarin da mahaifiyar shi ta taba bashi kawai yake tuna wa yanzu ina zai ga wannan kanin mahaifin nashi yana raye ko ya mutu a gaskiya yqna da buk'atar ganin shi, tashi yayi zaune ya dauka wayan shi ya fara calling d'in ammin shi. Ringing biyu ta dauka,gaishe ta ya fara yi murya a sanyaye, muryar shi da taji kaman yana cikin wani hali ne tace, "Dameer lafiya kuwa?". Ajiyar zuciya ya sauke ya dafe kan shi da yaji yana sara mai sannan yace, "Ammina tunani uncle ALIYU ya hanani sak ina zan ganshi Ammi ban sani ba yana macce ko yana raye Ammi ya kamata in ganshi". "Hmmmmm Dameer shiyasa fa na kasa baka wannan labarin shekara da shekaru nasan zaka fini shiga damuwa amma kayi hakuri Allah na tare da mu kuma shima nasan insha Allah yana cikin kwanciyar hankali" ammi tayi maganar muryan ta na rawa. Jingina kan shi yayi jikin bangon Bed d'in sannan yace, "shikenan Ammi insha Allah gobe Monday ina nan shigowa kuma akwai wanda nasa ya min bincike to insha Allah nasan zai samo min wani abun". Ammi tace, "Dameer bana son zaman ka a Nigeria amma kai kwata-kwata baka ji yanzu duk abun da kike a Saudi Arabia be ishe ka ba sai ka hada dana Nigeria? wannan plazan ka barma wani daka yarda dashi ba dole sai ka dunga zuwa ko da yaushe Nigeria ba". Murmushi yayi sannan ya shafa sumar kan shi da take gyare cikin tsokala yace, "Ammina ke da nake tunanin zaki dawo Nigeria muyi zaman mu ni yanzu nafi so ina zama kusa da mahaifina". Ita ma murmushi tayi sannan tace, "kai Dameer Allah ya shirya ka ai ni da kasar ku sai dai kallo bani ko sha'awar zuwan ta ko kad'an kaima nasan sabida mahaifin kane kuma kasar ku ce shiyasa". "Haba Ammi ai kema ta zama kasar ki" ya fad'a yana dariya. Ammi tace, "to tunda abun naka ya zama zulaya sai anjima, Amma ka tabbatar gobe ka shigo Saudi Arabia sabida su Abba na kewar ka tunda kai baka nasu". Murmushi yayi sannan yace, "karki damu Ammina insha Allah gobe iyan zu ina tare da tsufin nan". "Kaniyar ka Dameer ga tsohu nan kana tare dashi" kit ta kashe wayan murmushi Dameer yayi sannan yace, "Allah ka nuna min ranar da zanga iyaye na suna inuwa daya". Share kwallan da ta zubo mai yayi sannan ya tashi ya shiga toilet dan dauro alwala. Zazzakar muryan ta ne kawai ke tashi a dak'in karatu take sosai, Amma ta shigo dak'in murmushi tayi ganin 'yar tata tana karatu sannan ta zauna kusa da ita tana k'ara gode ma Allah, sai da ta kammala surah sannan ta kalle Amma tace, "Amma na daman baki bacci ba?". Murmushi Amma tayi sannan tace, "Deeyana kenan ai in naji kina karatun nan bani iya bacci farin ciki nake tsintar kaina a ciki Allah ya miki albarka Deeyana". Kasa tayi da kan ta tana murmushi sannan tace, "Ameen a hankali". Tashi Amma tayi tace, "to sai da safe deeyana ki kwanta da huri sabida karki makara gobe makaranta". "To Amma sai da safe yanzu zan kwanta" shafa kanta tayi sannan ta fita a dak'in. Washe gari Abban Deeyana yaje ya samu baban su da maganar neman auran Deeyana da sarki ya aiko sannan yace, sun ce zasu dawo suji shawaran da ya yanke to shi ya ba baban wuka da nama ya yanke duk abinda yaga ya dace. Shuru Baba yayi yana ta naziri akan maganar sannan yace, "bakomai a basu tunda har sarki da kan shi ya aiko be duba talaucin su ba da yanda suke, kawai Allah ya zaba abinda yafi zama alkhairi". Ameen Abban Deeyana yace, sannan ya koma gida ya sanar ma Amma yanda sukai da baba, sannan yace, shi yanzu Deeyana yak'i ji baya so ta shiga wani yanayi besan yanda zata dauke al'amarin ba. Amma tace, "Deeyana bata da matsala kuma insha Allah in kuma zaunar da ita muka mata bayanin komai zata fahince mu". Shikenan kawai yace, suka ci gaba da hiran su. Gimbiya Haleematun-Sa'adiya ne kishingid'e a kilisarta jakadiya na gefan ta waziri da ta aika a kira mata shima yana gefe ta kalle shi tace, "ina so gobe in zaku koma gidan iyayan yariyar nan ku koma da shirin auran dan nasan dole ya amince komai da ake buk'ata na aure ku tafi dashi dan bana buk'atar bikin nan ya huce sati biyu". Hannu waziri ya daga yana mata kirari sannan yace, "an gama ranki ya dade komai zamu tafi dashi, Allah yaja da ran gimbiya Haleematun-Sa'adiya fulanin sarki uwar gida kuma". Murmushi gefen baki tayi sannan tace, "zaka iya tafiya" tashi yayi ya fita jakadiya ce ta kalle ta sannan tace, "Ya uwar gijiyata wannan yariyar da kike son hada yarima Dameer da ita talakawa ne iyayan ta nasu da komai da zaki lura lokacin da muka je makarantar su ko kayan jikin ta na matalauta ne..". "Ya isa ni zaki gaya min abunda ya dace ni nasan dalilin da yasa zan had'a auran nan sabida Dameer ya kask'anta ai abun bakin ciki ne kaman Dameer ya aure yar talakawa sannan daga yau duk abunda zan aiwatar karki saki saka min bakin ki tashi ki fita ki bani waje" gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi maganar cikin matsanecin fushi. Jikin jakadiya na rawa ta zube gaban ta tana bata hakuri, "kiyi hakuri ya uwar gijiyata wallahi ban san wannan maganar zai bata miki rai ba Allah ya huci zuciyar ki". Ko kallon ta gimbiya Haleematun-Sa'adiya bata yi ba tace, "tashi ki fita nace" da sauri jakadiya ta fita tana kara bata hakuri. Washe gari. Su waziri sun shirya komai da zasu tafi gidan su Deeyana dashi sannan suka tafi sallama sukai da Abban Deeyana daman ya had'a yan uwan shi da kuma wani makocin shi wanda yake kaman dan uwan shi sannan kuma Baba yazo shima. Yana jin sallaman su suka fito shi da abokin shi suka musu iso har dak'in nan na zauran gidan, daman Amma ta had'a musu dan abun taran baki. Sannan sukai dan gaishe-gashe sannan waziri ya fara magana, "malam daman yau mukai da kai akan zamu dawo muji shawaran da ka yanke to muna sauraran ka". Abokin Abba ne ya fara magana, "to a gaskiya mun gode sannan kuma mun amince da neman wannan aure Allah yasa alkhairi aka had'a". Murmushi waziri yayi sannan yace, "ai mune da godiya malam yanzu to daman munzo da komai na saka rana sai ku yanke mana sadaki". Baba yace, "shikenan na yanke dubu dari Allah yasa ma auran albarka". Godiya malam fada suka fara yi daya daga cikin malaman ya amso kudin gun waziri ya bada dubu dari sai kuma dubu dari biyar dukiyar aure, gaba daya su Baba suka ce baza su amsa dubu dari biyar ba ai aure albarka ake so ba kudi ba ba yanda su waziri basuyi su amsa kudin ba suka ce baza su amsa ba. Haka nan su waziri suka hakura, nan waziri yace, "mai-martaba yace, sati biyu kawai yake so a daura aure ranar juma'a sannan kuma basai sun ma yariya komai ba shi sarki ya dauki nauyin komai". Baba yace, "Aa dole a matsayin su na iyaye su mata kayan dak'i amma baki a sati biyu yayi kad'an su kara ko wata daya ne". Waziri yace, "Aa haka al'adan gidan su yake su suke ma yariya kayan dak'i sannan sati biyu nan haka mai-martaba sarki Fahad Abdullah yace". Haka nan zuka amince a satin biyun sannan suka gama komai suka tafi, nan Baba da Abban Deeyana suka fara tattaunawa akan yanda bikin zai kasance. Ko da su waziri suka koma gida komai suka sanar ma mai-martaba sarki Fahad Abdullah komai da saka ranar da akai da komai da komai dai, Allah ya kaimu yace, sannan yace, "mq waziri su fara shirye-shiryen had'a babban biki" waziri yace, shikenan komai za'a yi yanda yake so. Dameer ya had'a komai nashi na komawa Saudi Arabia sannan ya shiga fada dan sallama da mahaifin shi, zaunawa yayi a gaban shi sannan yace, "insha Allah yau zan komai Saudi Arabia Allah ya kara ma lafiya da nisan kwana". Fadawa suka amsa da ameen sannan suka fara mai kirari "an gaishe ka yarima Dameer da guda tamkar da dubu". Daga kai sarki Fahad Abdullah yayi fadawa na ganin haka suka fara fita a fadan dan daga ganin haka sun san mai-martaba zai gana da d'an shi kenan. Kallon Dameer yayi sannan yace... *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Yar autar gaskiya writer's ce*😉✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ ~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@ Gaskiya writer's Asso~ *DEDICATED TO..* *JUYIN RAYUWA FAN'S* *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 3⃣1⃣⏩3⃣2⃣ *_____________* 📖yace, "ai ina ga ba sai ka koma Saudi Arabia ba ka bari in ma komawan zakayi ka tafi da matar ka, insha Allah juma'a ta sama za'a daura ma aure!". Da sauri Dameer ya dago kan shi ya kalle mahaifin nashi bakin shi na rawa ya furta "aure!!?" ciki da dinbun mamaki da tashin hankali. Mai-martaba sarki Fahad Abdullah yace, "kwarai kuwa aure, sai ka bari sai an gama bikin ka dauki matar ka ka tafi da ita yanzu kaje gun mahaifiyar ka fulani ku shirya abinda kake so". Dafe kan shi yayi dan ji yayi ya sara mai, sannan ya daure yace, "shikenan Abba nasan baza ka taba min abinda zai cutar dani ba Allah yasa hakan shi yafi zama alkhairi nagode sosai Allah ya kara ma lafiya da nisan kwana". "Ameen" yace, sannan yace, "zaka iya tafiya" tashi yarima Dameer yayi a hankali dan gaba daya baya jin karfin jikin shi komai nashi ya saki bayi da kuzari ko kad'an. Yana fitowa a fada tunani ya dunga yi yasan ba wanda zata hada mai wannan abu sai gimbiya Haleematun-Sa'adiya amma zai nuna mata shi dan halak ne dan bazai taba nuna mata yaji haushi ba bare tayi farin ciki ta saka shi a cikin damuwa. Part din shi ya koma bedroom ya huce ya kwanta ana Bed tare da dafe kan shi ji yake kaman ya fashe da kuka, wayan shi ya jawo ya fara kiran Ammin shi dan ita daya zata iya share mai hawaye, sai da tayi ringing uku sannan ta daga cike da farin ciki tasan yau zai koma Saudi Arabia. Tace, "hello Dameer". Kuka ya fashe mata dashi kawai ya kasa magana sai kace wata mace🤣. "Hello Dameer kana lafiya kuwa kamin magana mana wallahi har kasa zuciya ta ta tsinke" cewar Ammi da duk ta rud'e. Cikin kuka ya fara magana, "Ammi Ammi mai nayi ma gimbiya Haleematun-Sa'adiya da take son kashe ni duk abinda take min be ishe ta ba Ammi wallahi in na koma Saudi Arabia ni da Nigeria har abada". Murmushi wanda yafi kuka ciwo Ammi tayi sannan cikin lallashi da kwantar da murya tace, "haba Dameer yanzu kuka kake akan matar mahaifin ka? nasha gaya maka komai na rayuwar nan dan hakuri ne yanzu menene haka ka tayar min da hankali kayi hakuri insha Allah komai zai yi dai-dai". "Ammi wai sai kace wata mace wai aure Abba zai min nan da sati biyu Ammi guda nawa nake da za'a ce za'a min aure yanzu" yayi maganar cike da damuwa. Hmmmmm kawai Ammi tace, sannan tace, "aure to Allah yasa hakan shi yafi zama alkhairi kayi ma mahaifin ka biyayya insha Allah zaka ga ribar shi gaba kuma Allah ya kaimu sati biyun". Ji yayi zuciyar shi tayi sanyi sannan yace, "ameen" ta dade tana lallashin shi sannan sukai sallama tace "kuka ko da wasa karya taba nuna baya son auran" yace, "insha Allah". Abban Deeyana ne da Amma suke maganar yanda za'a yi su gayawa Deeyana wannan aure da zasu mata ba yarda ta har ga Allah Abba Deeyana har yanzu hankalin shi yaki kwanciya akan wannan aure amma ya zaiyi tunda abun ya riga yayi nisa. Amma da taga yayi shuru ta tabo shi tana cewa, "haba Abban Deeyana tunanin mai kake haka mu muka haife Deeyana dole ta bimu ba mu zamu bita ba sannan kuma Deeyana tana da tarbiya baza ta taba watsa mana kasa a ido ba". "Hmmmmmm" kawai Abban Deeyana yace, shigowar ta kenan ta dawo daga makaranta taji abinda Amma take fad'a dafe kirjin ta tayi nan da nan lokaci daya hawaye suka wanke mata fuska. "Innalillahi wa'ina ilaihir rajiun mai yake shirin faruwa da rayuwar ta kenan!!!?".... *(To fa ko ya Deeyana zata yi*🙆) *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ ~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@ Gaskiya writer's Asso~ *DEDICATED TO..* *MY ZEE*💞 *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 3⃣3⃣⏩3⃣4⃣ *____________* 📖 "innalillahi wa'ina ilaihir rajiun mai yake shirin faruwa da rayuwa ta kenan!? Ko dai banji da kyau bane bani Deeyana ba nasan iyaye na na sona baza su taba min aure yanzu ba" ta karashe magana kaman wata zararriya. Shiga parlour tayi da sallama a bakin ta sannan ta gaishe da iyayan nata, Abba ne yace, "kin dawo Deeyana ya karatun?". Murmushi karfin hali tayi sabida har lokacin jikin ta rawa yake dan addu'ar ta Allah yasa ba dade taji maganar ba, tace, "Alhamdullh Abba" sannan tayi hanyar shigewa bedroom d'in ta har ta kusa shiga Amma tace, "Deeyana in kin gama cin abinci kizo muna san magana da ke ni da mahaifin ki". Gaban Deeyana ne yace, ras ras sannan bakin ta na rawa tace, "to Amma" sannan ta shiga bedroom d'in ta jikin ta duk a sanyaye. Bata wani bata lokaci ba ta canja kaya ta fito ko abinci bata ci ba, ta zauna k'asan kujeran da iyayan nata suke kai ta kasa da kanta sannan tace, "Abba Amma gani". Amma ce ta kalle Abba shima kallon ta yake sannan ta d'aga mai kai alaman ya fara mata magana, gyaran murya yayi sannan yace, "Deeyana". D'ago kanta tayi sannan tace, "Na'am Abba". Yace, "Deeyana a rayuwa ta ina burin kiyi karatu kaman yanda ke ma kike buri amma Allah be tsara hakan ba komai kika gani ya faru da mutum daga Allah ne sannan kayi hakuri da duk kaddara da zata zo maka ka amshe ta hannu bibbiyu sai kaga Allah ya dafa maka". Zuwa lokacin kwalla ya cika idon Deeyana hakan nan ta d'aga kai alaman haka ne, nan Abba ya bata labarin komai tun daga zuwan su waziri har ranar bakin da aka saka sati biyu sannan ya cigaba da cewa, "kiyi hakuri Deeyana ba haka raina ya so ba Deeyana". Fashewa tayi da kuka sannan tace, "Abba yanzu dan wannan abun ne kake bani hakuri ku fa iyaye na ne ko bansan da wannan auran ba kaini kawai akai wallahi bazan damu ba nasan kun isa dani ne Allah yasa hakan shi yafi zama alkhairi a rayuwata nagode sosai iyaye na Allah ya baku abinda kuke nema a duniya da lahira". Murmushi Abba yayi sannan yace, "naji dadi sosai Deeyana Allah yayi Miki albarka yasa ki gama da duniya lafiya insha Allah biyayan nan da kikai mana sai kinga rabar shi gaba". "Ameen" Amma tace, sannan ta rungume Deeyana tana kara sanya mata albarka, tashi Deeyana tayi ta shiga bedroom d'in ta Bed d'in ta ta fad'a ta saki wani irin kuka mai ban tausai, yanzu duk mafarki da take na ganin tayi karatu ya tashi a banza kenan wa zata aure ya mijin yake duk bata sani ba tasan ita kuma jin dadin ta na rayuwa ya riga ya k'are. Washe gari, Deeyana ba wani bacci tayi ba gaba daya tunani ya hana ta bacci haka ta shirya makaranta dan Abba yace, daga wannan satin baza ta kara zuwa ba tunda wani satin zai shiga na bikin ta. Dameer ne sanye da kayan Ball ya fito daga bedroom d'in shi hannu shi rike da key d'in motar shi da alaman fita zaiyi dan ya saba kullum da safe sai ya fita buga Ball, parking space ya huce motan shi ya shiga sannan ya fita daga masarautar. Yau ita daya ta kama hanyar makaranta sabida suheema baza ta samu zuwa ba tun jiya daman ta gaya mata, tafiya take a hankali tana tunanin wai yanzu nan da sati biyu za'a daura mata aure. Dai-dai wani dan kwalbati zata tsallaka mota da tazo hucewa ta fallatsa mata ruwan wajan gashi fararan kaya ne a jikin ta dan-danan suka canja kala, tsayawa kawai tayi tana kallon jikin ta ganin yanda kayan jikin ta yayi duk ya b'aci. Da sauri yayi parking ya fito a motar ganin yanda kayan ta duk ya b'aci kuma daga ganin alama makaranta zata tafi sai yaji duk b'aji dadi ba, zuwa yayi dai-dai in da take cikin muryan shi mai sanyi yace, "ma'alashin yan mata ban sani bane". Wani k'ulolin bakin ciki ne ya rufeta ji tayi kaman ta zazzage shi amma sai kawai ta juya ta fara tafiya, da kallo Dameer ya bita be dai ga fuskan ta ba Amma sai yaji beji Dadi ba tunda yasan yanzu sai ta koma gida ta gyara jikin ta. Hakan nan ya shiga mota, ji yayi kaman ya bita ko kaita gidan su yayi, fitowa yayi a motar Yana duba hanyan da tabi amma be ganta ba sai kawai ya koma motan shi ji yayi ma bazai iya zuwa Ball din ba kawai sai ya koma gida. Hakan nan Deeyana ta koma gida cike da haushi sabida uniform d'in daya gare ta kawai, Amma da ta tambaye ta Mai yasa maita ta fad'a mata wani ne be sani ba ya watsa mata wannan ruwan hakan Nan ranar ta hakura bata je makaranta ba. Bayan sati daya.. *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ ~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@ Gaskiya writer's Asso~ *DEDICATED TO..* *MOM ABDULLAH And MMAN MEENERHT* ~To Alhamdulillah insha Allah yanzu zaku dunga jina maybe kullum Amma banyi alk'awari ba, nagode sosai da kulawar da kuke bani masu kira na Ina godiya sosai masu message ma dai duk nagode~ ~Allah ya bar kauna~ *Hmmmmm Ashe haka masoyan IZZAR SARAUTA suke da yawa😻 nayi mamaki sosai, to ina godiya🥰 aunty baby ta kuce👌* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 3⃣5⃣⏩3⃣6⃣ *___________* 📖 Bayan sati daya, shirye-shirye masarautar mure take na biki ba kama hannu yaro, Dameer kuwa ko da gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta Kira shi akan mai da mai yake buk'ata na biki ce Mata yayi. "Karta wahalar da Kan ta ai ko matar da ta nemo Mai ma tayi Mai babban abu a duniya to dan haka ba sai ta k'ara mai komai ba shi zaiyi da Kan shi". Mamaki sosai ya kamata bata tab'a tunanin zai ce Mata Haka ba sannan wani Abu da ya k'ara Bata mamaki shine jiya da ya shigo da dank'ara-dankaran akwatuna kusan dozin uku yace, na amarya ne, abun ya bata mamaki sosai ji tayi kaman taje tace, ma mai-martaba sarki Fahad Abdullah a fasa auran sabida taga murnar da Dameer yake ta faskara. Ko yanzu ma zaune take a kilisar ta sai murza zuban hannun ta take tana tunanin yanda zata bullo wa al'amarin cizan labb'an bakin ta tayi da k'arfi tana K'ara Jin tsanar Dameer zuciyar ta. Jakadiya ce ta shigo tana kirarin ta amma taji shuru Dan gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi nisa gurin tunani Bata Jin komai, zama jakadiya tayi a gaban ta sannan tace, "Ya uwar gijiyata menene Naga kaman kina cikin damuwa, kiyi hakuri ki fad'a min insha Allah zan Miki maganin shi koma menene Dan bana so na ganki cikin damuwa". Lalkwasa yan yatson hannun ta tayi da karfi sannan cikin karad'i tace, "na gaji na gaji naji da ganin yaron Nan a duniya so yake ya haukata Ni na had'a wannan aure ne Dan ya shiga bakin ciki da damuwa Wanda zaiyi sanadiyar mutuwar shima amma Ina, sai yafi Ni murna ma da auran to zan kashe shi in wuta". Da sauri jakadiya ta rufe Mata Baki tana waiga bayan ta ko wani najin su taga ba kowa sannan tace, "haba gimbiya Haleematun-Sa'adiya uwar gida fulani wacce Babu kaman ta a masarautar mure har akwai yaron da Zaki dunga fushi akan shi Wanda bamu aika shi lahira ba ki tuna fa kakanin shi ma mu muka aika su lahira to shi menene k'aramin gwaro kawai lokaci muke bashi". "Ke jakadiya wannan yaron ya huce in da kike zato duk wayyon mu sai yayi yanda yayi ya bar tarkon mu yanzu so nawa Ina sa ana kwance burgin motar shi amma be tab'a samun wani abu ba ko abinci in aka aika mai baya ci toooo mai yake so muyi Mai" ta k'arashe maganar tana buga hannun ta akan ta sannan ta rik'e Kan dan wani Sara Mata yayi. Shuru jakadiya tayi tana tunani can sai tayi murmushi tace, "ga shawara uwar gijiyata kawai da matar da aka aura Mai da ita zamu kashe shi kinga su talakawa ne sannan kuma talaka akwai kwad'ayi mu Mata barazana da kudi har a samu ta aika shi lahira kinga shikenan sauran batu kuma Sai ta gama mana komai". "Hhhhhhhhhh lallai kuwa in haka ya faru zan k'ara Miki girma a masarautar mure gaskiya jakadiya kina da kwakwalwa ai banyi wannan tunanin bama" gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi maganar cike da murna da farin ciki. Murmushi jakadiya tayi ganin maganar ta ta amsu sannan tace, "yauwa uwar gijiyata yanzu ki kwantar da hankalin ki ayi bikin nan a gama sannan mu fara Shirin mu komai zai tafi dai-dai". Dariya gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi sannan suka ci gaba da kitsa abun su. Dameer kuwa mahaifiyar shi na k'ara kwantar Mai da hankali sannan kuma wasu daga cikin Yan Uwanta zasu zo bikin Dan yanzu ya kasance sauran kwana shida. Duk da wani lokacin in ya tuna auran gaban shi na faduwa Amma hakan nan yake daurewa yana abubuwa, mai-martaba sarki Fahad Abdullah ya Kira shi ya tambaye shi nawa yake buk'ata kudi ya k'ara hidiman biki sai Dameer yace baya buk'atan komai kudi kuma Yana dasu alhamdullh. Haka nan mai-martaba yace, "duk da haka dai sai ya k'ara wani abun" sannan ya bashi kudi masu yawa, hakan nan Dameer ya amsa ba dai da san ran shi ba, akwatuna kuwa an cika su tam da kaya sosai da sosai dozin uku. Y'a'yan gimbiya Haleematun-Sa'adiya ma ba'a barsu a baya ba sarauniya Maimunatu tayi nata kokari Dan ita ce babba sannan tana son yarima Dameer sosai sauran k'annin ta ne kawai Basu damu dashi ba Amma sunji bak'in cikin da aka ce Yar talakawa zai aura sannan kuma mahaifiyar su ce ta had'a auran. Haka kowa na masarautar yake kawo abun arziki komai dai gimbiya Haleematun-Sa'adiya ake ba sabida ganin da mutane suke tafi son shi a duk matan sarki Fahad Abdullah shiyasa komai na gudunmawar biki ita ake ba, gimbiya Marwa ma dai tayi nata kokari haka ma gimbiya Aisha. Deeyana kam ta cire maganar ma a ranta amma tayi Rama ba karami ba Amma tayi tayi da ita akan ta fad'a Mata abun da ke damun ta amma tace, ba komai tamabayar da Amma take Mata ne ma yasa ta sakin jiki ta. Sai Dan gyara da k'anwar Amma aunty Faiza ke mata magunguna kuwa Amma ta hana ta sha sai Wanda tasan zai Mata amfani sannan Amma ke bata,sabida tace, shan magani ko wani iri na kawo ma mace matsala baki san ko da mai aka had'a shi ba kawai ki dauka ki zuba ma cikin ki. suma sai shirye-shiryan ake Abba yana ta Iya bakin kokarin shi. Yau biki ya kasance sauran kwana hudu nan kuma gimbiya Haleematun-Sa'adiya tace ranar za'a Kai kaya, sarauniya Maimunatu ce da jakadiya sai kuma kad'an daga cikin masarautar sai kuyangu su ne suka shirya xuwa Kai kayan. Sun shirya kenan zasu fito gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta Basu key din mota tace a ba amaryan motar kaita kunshi kyauta kowa yayi mamaki sosai Amma haka Nan suka amsa. Gidan su Deeyana an shirya musu tarba ta mutunci dan an san da zuwan nasu, ko da suka isa gidan aunty faiza ce da wata yar uwar Amma suka tare su cikin murna dq farin ciki. Sarauniya maimunatu taji dadi sosai ganin yanda suka tare su, ita da jakadiya suka fara shiga gidan sannan kuyangu suka fara biyo su da akwatunan parlour su deeyana aka shigar da su nan suka zazzauna aka fara shigo musu da abun da aka tanadar dumin su. Amma da sai yanzu ta shigo gaishe su bata ga fuskar sarauniya maimunatu da kyau ba sabida ita tana daga can karshen kujera gaisawa kawai sukai ta bar parlour. Yan uwan ta ne kawai ke dawainiya da su sarauniya maimunatu, kayan da ake shigowa da su ne ya fara ba yan uwan Amma tsoro da kuma mamaki tun mutane na irgawa har suka daina aunty faiza ce ta kasa hakuri ta samu sarauniya maimunatu tace, "Haj wannan kayan fa duk da munsan daga gidan sarauta ne amma sunyi yawa gaskiya zaku koma da wasu". Murmushi sarauniya maimunatu tayi sannan tace, "duk na amaryan Dan uwana ne mu da muke ganin ma kaman yayi kad'an Allah dai ya sama auran albarka". Ameen Yan D'akin suka ce sannan aka ci gaba da ganin kaya ana sa albarka Basu wani Dade ba suka shirya zasu tafi, Abban Deeyana yayi iya kokarin shi ya siyan musu kayan da ake saukan yan kawo laife sannan suka tafi kowa na farin ciki da murna. Amma da ta ta shigo taga uban tulin akwatuna da kayan da yake ciki kasa magana tayi sai da aunty faiza ta tabo ta sannan tayi murmushin dole tace, "hmmm faiza wannan kayan sun bani tsoro". Aunty faiza tace, "haba insha Allah ba komai Allah dai ya nuna mana ranar wai ina ma Deeyana take ne?". "Tana gidan su suheema ai tunda taji yau za'a kawo kayan ta kasa sukuni amma yanzu zan aika a kira ta" Amma ta fad'a tana barin parlour. Su sarauniya maimunatu sai yabon karamcin gidan su Deeyana suke ko da suka koma masarauta gimbiya Haleematun-Sa'adiya nata tambayan su ya aka sauke su shuru sarauniya maimunatu tayi dan tasan da biyu take tambaya, sigina tama jakadiya sannan ta fita kilisar ta ta shiga tana jiran jakadiya ta zo ta bata rahoto. Jakadiya na ganin haka ta tashi ta fita da sauri tana zuwa ta zube gaban ta taba kwasar gaisuwa, kallon ta tayi sannan tayi makirin murmushi sannan tace, "jakadiya ya Kika ga talaucin su? ". Gyara zama tayi sannan ta fara rartafo mata duk yanda aka musu a gidan su Deeyana, girgiza Kai gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi tana murmushi Wanda ita daya ta San ma'anar shi. ********** Yau ta kama juma'a yau ne kuma daurin auran Deeyana da Dameer, gidajan biyu sai shirye-shirye ake kakan Dameer da k'anwar Ammi sun zo part d'in gimbiya Haleematun-sa'adiya aka sauke su sai hidumomi gimbiya Haleematun-Sa'adiya take musu. Dameer kam na D'aki a kwance kaman mara lafiya sai tunani yake yanzu shine za'a mai aure be San matar ba bata san shi ba to ko ya zasu kasance, noking d'in kofar bedroom d'in shi yaji ana yi dan k'aramin tsaki yayi sannan ya tashi ya nufa k'ofar. "Waye" shine kawai abunda yace, daya daga cikin fadawan sarki ne rik'e da wasu kayan sarauta masu Kyau da daukar Ido yace, "nine waziri ne ya aiko Ni" bud'e kofan yayi sannan ya juya a bin shi, shigowa bafadan yayi sannan ya aje kayan a gefen Bed d'in shi yace, "waziri ne yace in kawo ma Wai in lokacin daurin auren ka yayi su zaka sa". Da hannu yayi Mai alaman zai iya tafiya, rissinawa yayi sannan ya juya ya tafi kallon kayan yarima Dameer kawai yayi sannan ya dau wayan shi da ke gefe ya fara calling d'in Ammin shi. Deeyana ce zaune a gaban Abban ta nisiha yake mata mai ratsa jiki hawaye ne kawai ke wanke mata fuska tana jin ba dadi a cikin zuciyar ta yanzu yau zata bar iyayan ta zata tafi in da bata san kowa ba, mijin ma da za'a daura mata auran bata tab'a ganin shi ba shima haka maganar Abban tace ta dawo da ita tunanin da ta tafi. "Deeyana kiyi hakuri da duk abinda zaki taran a gidan auran ki gidan da zaki je gida ne na masarauta mai cike da munafunci da makirci sai kin iya zama da kowa, Allah ya miki albarka sannan dan Allah yanda kikai mana biyaya to kiyi ma mijin ki ma insha Allah gaba zaki ji dadin rayuwar ki Allah ya miki albarka". Cikin kuka tace "ameen Abba" sannan ta tashi ta ta fita a dak'in, bedroom d'in Amma ta shige tayi kwanciyar ta dan jiya an mata lalle duk wani gyara na amarya da ake yi sai da aka mata. A babban masallacin taraba za'a daura auran bayan an idar da sallahn juma'a, haka Abba ya tsara abun shi dan su waziri da sunce a masarauta za'a daura auran Abban Deeyana yace, be yarda ba dole a masallacin jumm'a za'a daura haka nan sukai hakuri amma mai-martaba be zai sumu damar halartan masallacin ba sai dai ya nad'a manyan masarautan da zasu halarta. Kowa na masarauta ya shirya dan wasu ma har sun halarci masallacin Dameer ma ya shirya cikin kayan da aka aiko mai dashi yayi masifar kyau part d'in gimbiya Haleematun-Sa'adiya ya shiga dan yasan ana kakar shi take yana shiga ya tambaye jakadiya ta fad'a mai dak'in da take sannan ya shiga. Kakan Dameer tayi farin ciki sosai ganin shi d'as dashi be sanya damuwa a ranshi ba sai albarka da ta kara sanya mai, noking d'in dak'in aka gimbiya Haleematun-Sa'adiya ce ta shigo fuskar ta dauke da murmushi ta kalle Dameer tace, "My son lokaci na gure wa kai ake jira zo mu tafi dan ni ya kamata na sanya ka a mota da kaina" murmushi jaddah tayi duk da bata san abunda gimbiya Haleematun-Sa'adiya tace ba. Shafa kan jaddah yayi sannan ya mata kiss a goshi ya kalle gimbiya Haleematun-Sa'adiya yace, "muje" rike hannu shi tayi sannan suka fita a dak'in, har bakin motar da aka fito da ita domin yarima Dameer d'in ta kai shi aka bude mai ta sanya shi a ciki sannan ta shafa laulausan gashin kan shi tace, "a daura aure lafiya sannan ka biya gidan Amaryar ka ganta kafin a kawo mana ita". Murmushi yayi sannan yace, "thanks again nagode sosai" sannan ya rufe motar kawai, had'a rai tayi tana k'ara jin tsanar shi a ranta. Abban Deeyana yaci kwallyar shi cikin faran shadda mai kyau haka kakan Deeyana ma duk dai yan uwa da abokan aziki sun hallara a babban masallacin, haka ma duk yan masarautan har Dameer ma sun iso, sallah aka fara yi sannan ana idarwa aka gyara zama aka fara daura auran Deeyana da Dameer. Waziri shi yayi waliyin ango yayan Amma kuma aboki gun Abba shi yayi waliyin Amarya, an daura auran Deeyana da Dameer akan sadaki dubu dari, Dameer da ke gefe yana jin ace ameen wasu zafafan hawaye suka fara zubo mai saurin sharewa yayi dan kar a gan shi Abdul yaron waziri ya matso gun shi ya rungume shi yana bubbuga bayan shi a hankali. Waziri ya matso kusa da yarima Dameer yace, "ka tashi kaje ka gaida surukin ka mahaifin matar ka kenan gashi can zaune" tashi Abdul yayi ya rike mai hannu sannan suka isa gun Abba. Dukawa Dameer da yayi sannan ya fara gaishe su, Abba Deeyana na kallon Dameer yaji kwalla na tawo mai Dameer ma kallon shi yake ko kiftawa... *(😱 To fa ko Dameer zai gane kanin mahaifin nashi wanda yake nema ruwa a jallo to sai dai kun biyo autar gaskiya writer's sannu a hankali 🌷)* *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce😉* [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ ~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@ Gaskiya writer's Asso~ *DEDICATED TO..* *MY HALEEMA ADAM, KHADIJA MUSBAHU And UMMU SAFWAN* *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* ~Mrs basakwace ina taya ki murnar kammala littafin ki da kikai kuskuran da kikai a ciki Allah ya yafe miki fadakawarwa da kikai kuma Allah ya baki lada😻😻😻(muna zuba 👀👀👀👀👀muna jiran sabo)~ *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 3⃣7⃣⏩3⃣8⃣ *__________* 📖 k'asa da kai Abban Deeyana yayi dan yaga kallon da yarima Dameer yake mai bana k'are bane sannan yace, "Allah ya muku albarka Deeyana kanwa ce a gare ka sannan kuma mata dan Allah ka rike min ita amana". Wannan kalma ita ta duki kunnan yarima Dameer "Deeyana kanwa ce a gare ka" k'ara maimaita kalma yayi a zuciyar shi sannan ya kalle Abba muryan su daya da Abban shi sannan fuskar su ma haka to mai hakan ke nufi kenan? Dafa shi Abdul yayi sannan yace, "yarima tashi mana tunda kun gaisa". Murya sarke yarima Dameer ya samu kan shi da cewa "insha Allah Abba" sannan ya tashi suka fita a masallacin mota kawai ya shiga yana k'ara maimaita "Deeyana kanwa ce a gare ka", dafe kan shi yayi sannan yace, "Allah sarki uncle dan na saka ka a raina shiyasa ko da yaushe kake min gizo Allah ya bai yana mana kai". Abdul yace, "yarima ina muka nufa yanzu gidan Amarya ko masarauta kasan abokan mu suna can suna jira" shuru yayi yana jin shi dan besan mai zaice mai ma ba sabida baya so yace mai be san gidan su Amaryan ba sai kawai yace su huce masarauta, nan direba ya jasu sai masarauta. Ajiyar zuciya Abba ya sauke yana tuna ran da ya bar masarautar su sannan yanzu gashi yar shi zata shiga, tausayin yar shi ne ya kama shi a zuciyar shi yace, "Allah ya kare min ke Deeyana daga duk kan shirri". Deeyana kam da k'yar aunty Faiza da suheema suka sata tayi kwalliya dan da tace ita baza tayi ba bata so Amma kam bata san suna yi ba tana can gurin yan uwa da abokan aziki ana shagalin biki, wata dalleliyan shadda da Abba yayi mata ta saka simple make-up aka mata ba wani mai yawa ba amma tayi masifar kyau. Sannan suka fito ita da suheema dan zuwa gidan su suheema dan duk kawayen su na makaranta na can ai kuwa tana fitowa yan uwa suka rufan mata kowa na fadin tayi kyau Amarya Amarya Deeyana kaman tayi kuka suheema ta janye hannun ta suka fita daga gidan, kawayan su na makaranta suna ta taya ta murna sunji ance dan sarki zata aura. Can masarauta mure kuwa sai shagali ake irin na sarauta abokan Dameer sun had'a walima a cikin gidan akwai babban hall ana duk suka yi casun su kowa na nuna bajintar shi sai kuma wanda suka shirya bayan an kawo amarya karfe takwas na dare amma shi a waje za'a yi. Karfe biyar dai-dai yan daukar Amarya suka shirya tafiya wannan karon harda gimbiya Aisha za'a tafi sabida daukar Amarya ne sai sarauniya maimunatu da k'annin ta, motoci ne jere sun kai kusan guda talatin wanda duk za'a tafi dauko Amaryan dasu nan suka fara tafiya a hankali. Musu busa da yan kid'a ai sun dade da zuwa kofar gidan su Deeyana ana ta kiraye-kiraye, nan yan biki suka fara fitowa kallo sai motoncin da suka fara zuwa kuma a jere kallo ya koma kan motocin. Deeyana na zaune a bakin Bed d'in su dan tun wajan karfe uku akan kara shirya ta cikin material pink color shima kwalliya aka mata sai ta kara fitowa das da ita aunty faiza da Amma suka shigo gyale aunty faiza ta yana mata a jikin ta har kanta sannan suka fara mata nasiha mai ratsa jiki. Amma tace, "Deeyana Allah ya miki albarka yasa ki shiga gidan miji a sa'a Allah ya baki ikon yin biyaya kaman yanda kike mana". Kuka Deeyana ta fashe da shi sannan ta mike ta rungume Amma cikin sheshekan kuka ta fara magana "Amma ki yafe min insha Allah zanyi biyaya kaman yanda kuka ce". Ita ma Amma rungume ta tayi kwalla ya cika mata ido inna sajida ce ta shigo dak'in ita da inna Sumayya suka ce "to ashe yan daukar Amarya sun zo gasu can ma sun shigo suna parlour baban Deeyana ai sai a gaggauta shirya ta ko sabida kar a bata musu lokaci". Deeyana na jin haka ta k'ara fashewa da kuka ta rike Amma gam sai da aunty faiza ta rike mata hannu ta babbare ta a jikin Amma sannan suka fita da ita a dak'in, dayan bedroom d'in suka kai ta sannan aunty faiza ta kara gyara mata fuska inna sajida da inna Sumayya suka k'ara mata nisiha sannan inna sajida ta rike hannun ta suka fita a dak'in parlour da aka sauke su gimbiya Aisha suka shiga da da sauri sarauniya maimunatu ta tare ta da murna tana "alhamdullh yau gani ga Amarya Dameer". Tashi suma su gimbiya Aisha sukai sannan suka masu inna sallama suka ce duk wanda zaije kai Amarya to ga motoci nan ya shiga sarauniya maimunatu taki sakin Deeyana haka ta rike mata hannu suka fita daga parlour har kofar gida ma, suheema daman sun shirya har wasu daga cikin kawayen Deeyana ma duk zasu shiyasa ana fito da Deeyana Suma suka fito. Wata dalleliyan mota aka sanya ta a ciki wacce duk tafi motoncin gurin haduwa sannan sarauniya maimunatu da gimbiya Aisha sai kuma aunty faiza suka shiga, su suheema kuma duka suka shiga wasu motocin gaba daya yan uwa Amma ba wanda ya zauna a gida har tsofafin Suma sai da suka shiga mota sai sunje, haka motan su Deeyana ta fara tafiya a hankali Deeyana da kanta ke cikin gyale ta ji mota ta tashi ta k'ara sautin kukan ta a hankali. Shafa kanta sarauniya maimunatu tayi sannan tace, "haba Amarya ki daina kuka insha Allah kin shigo gidan mu a sa'a". Shuru Deeyana tayi sai ruwan hawaye da ke zuban mata, kowa ya shiga mota sai da suka cika duk motocin nan sannan direbobi suka fara tafiya, kusan minti arba'in suna tafiya sannan suka is babban geta d'in masarauta mure nan suka shiga, busa da K'ara yawa ana ta ma Amarya barka da zuwa. Motan su Deeyana ta fara yin parking sannan ta sauran fito da ita sarauniya maimunatu tayi ta rike mata hannu suka shiga babban parlour masarauta dan anan ake fara aje amarya in dai an kawo ta masarautan, nan ta samu kowa na parlour gimbiya Haleematun-Sa'adiya da sauri ta tashi ta tare Deeyana ta rungume a jikin ta tana mata barka da zuwa masarautar su Mai tarin albarka. Wata kujera aka zaunar da ita sannan manyan matan masarauta suka fara zuwa suna mata barka da zuwa, aunty faiza dai tana kusa da ita tana kallon ikon Allah dan yanda suka tarbe su abun ya burgeta, mutan gidan su Deeyana kuwa part d'in gimbiya marwa aka kai su sannan aka fara tarbar su da abinci kala da ban da ban wanda sai wanda mutum yake so ake zuba mai. Karfe bakwai na dare aka dauke Deeyana aka kaita part d'in gimbiya Haleematun-Sa'adiya dan a shirya ta tayi sallah sannan a tafi gurin da za'a yi partyn, gimbiya Haleematun-Sa'adiya ce ta shigo da wasu kaya na sarauta ta mika ma aunty faiza tace, "yanzu su Deeyana zata saka" amsa aunty faiza tayi lokacin Deeyana tayi sallah sannan mai make-up ta zo ta fara mata. Yarima Dameer ma shiryawa yayi cikin kayan da aka kawo mai kala daya dana Deeyana yayi masifar kyau waya yake da Ammi sai murmushi yake tana ta bashi labarin haukar da Ayusha take ashe ita son shi take basu sani ba. Ana gama mata make-up d'in ta sanya wannan kaya da gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta kawo mata hmmmm fadan kyauwan da Deeyana tayi ai bata lokaci ne dan zama tayi kaman sarauniya, kaman ta da yan masarautan mure ya k'ara fitowa wanda da aunty faiza ta kalle ta sai da gaban ta ya fadi. Karfe takwas nayi gimbiya Haleematun-Sa'adiya da kanta taje ta kira Dameer dan lokacin tafiya yayi, dak'in da Deeyana take ta kai shi wai tare zasu fito zaune ta samu Deeyana an yana mata wani dan net mai sharara wanda Ba'a ganin fuskan mutum sosai, gujeran da Deeyana take ta kama hannun Dameer ta zaunar da shi sannan ta fito da turare ta fara fesa musu tana gama fesa musu tayi murmushin dole dan duk wannan abun karfe hali kawai take tana yi amma da za'a bata huka ace ta kashe su to zata iya. Sannan tace, "to my son zaku iya fitowa" murmushi yarima Dameer yayi sannan yace, "thinks Momma gaskiya na gode miki sosai Allah ne kawai zai biya ki sabida kin iya zabi ko da banga fuskar wannan sarauniyar Amaryar tawa ba nasan kyakyawa ce ajin karshe shiyasa nake gode ma Allah i love you so much Momma". Ji tayi kaman ta kurma ihu sabida bakin ciki lallai sai yau take bakin ciki abunda ta haka, shurun da tayi ne yasa yayi murmushin gefan baki sannan yace, "Momma mu tafi ko kar mu fata ma mutane lokaci". Fuuuuu ta fita bata ko kalle shi ba ita dai Deeyana tana zaune dan bata ma jin abunda suke cewa dan tana can wata duniyar tana tunani, tashi tsaye yayi ya fara tafiya sai da ya kai kofan fita cikin tausansiyan muryan shi yace.... *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*😉✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ ~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@ Gaskiya writer's Asso~ *DEDICATED TO..* *MY KHAUSAR* 💋 *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 3⃣9⃣⏩4⃣0⃣ *_________*📖yace, "zaki iya tasowa" jiki a sanyaye Deeyana ta tashi ta fara takawa a hankali har ta isa gare shi, hannun shi ya zura cikin nata daga ita har shi wani irin shuuu suka ji a jikin su, tafiya ya fara a hankali sannan ita ma ta bishi har suka fita a dak'in. Lokacin kowa ya isa gurin partyn har yan gidan su Deeyana, wata dalleliyan mota ya hango a can anyi parking din ta da alaman su ake jira karasawa gun motar sukai Abdul na ganin su ya bude ya fito daga cikin motar dan shi zai direving nasu, sakin hannun Deeyana yayi sannan ya bude kofar motar ya sanya ta a ciki murmushi Abdul yayi sannan ya sagaya ya bude ma Dameer. Shiga yayi ya zauna, ita dai Deeyana gaban ta banda faduwa ba abunda yake sabida bata tab'a zama kusa da wani namiji ba banda yau, Abdul ya shiga motan ya tada sai gurin da za'a gudanar da party d'in, shuru kowa yayi sai zuciyoyin su da ke bugawa Dameer ba abunda yake tunawa sai muryan Abban Deeyana da yake ce mai Deeyana "kanwa ce a gare ka ka riki ta amana" parking d'in da Abdul yayi ne ya dawo dashi daga duniyar tunani da yaje. Kallon shi Abdul yayi sannan yace "mun iso" kai kawai Dameer ya daga mai alaman to sannan Abdul ya fita a motar, shuru ba wanda ya motsa har kusan minti biyar sai gashi ana k'wank'wasa glass d'in motar glass din ya bude sarauniya maimunatu ce fuskar ta da murmushi ta leko window motar tace, "my bro's ku fito mana". "Hmmmm" kawai yace sannan ya bude ya fito zagayawq sarauniya maimunatu tayi sannan ta bude ma Deeyana ta kama hannun ta ta fito daga motar sannan ta kaita har in da yarima Dameer ke tsaya ta kamo hannu shi ta sanya a cikin na Deeyana sannan tace, "to mu tafi yan k'anne na". Murmushi kawai yarima Dameer yayi wanda in baka kula ba baza ka san shi yayi ba sannan suka fara tafiya a hankali, sun zo dai-dai kofar shiga hell d'in kuyangu suka fara zuba musu flawors masu kamshi da kyau, haka suka ci gaba da tafiya a hankali sarauniya maimunatu na bayan su har suka karasa wajan zaman su da sauri gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta matso da murmushi a fuskar ta ta rungume Deeyana da Dameer gaba daya, mutanan gurin suka dau tafi da murna yan uwa Deeyana sai murna suke ganin yanda ake nuna ma Deeyana so. Shima Dameer rungume ta yayi, tab'e baki gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi tana zagen shi ta bayan shi ta had'e fuska a zuciyar ta tana cewa "kwana kusa ka kusa barin duniya gaba daya kowa ma ya huta" sakin su tayi ta daura hannun ta akan Dameer tana cewa "Allah ya maka albarka Dameer Allah ya sanya muku albarka a cikin rayuwar auran ku". "Ameen" kowa yace cikin farin ciki wasu suna ganin ai gimbiya khujut haihuwar Dameer kawai tayi amma gimbiya Haleematun-Sa'adiya tafi kowa son shi a duniya, zaunar da Deeyana yayi a hankali a kujeran da aka tanadar musu sannan ya zauna nan aka fara gudanar da abubuwa cikin nishadi. Ita dai Deeyana tana zaune shuru ko motsi k'wak'wara bata yi DJ ya fara kiran ango da Amarya su dan taka amma Deeyana taki tashi sabida ita bata ko sha'awan waka balle rawa sai da aunty faiza ta rike mata hannu ta kaita sannan Dameer ya taso nan aka fara zuba musu kudi duk da ba wanda yayi rawa a cikin su amma sai zuba musu kudi ake. Gimbiya Aisha da gimbiya marwa da gimbiya Haleematun-Sa'adiya ai Ba'a magana gurin zuba kudi sai abun ya zama ma kaman gasa ita dai Deeyana baya ma taja ta tsaya tana ganin ikon Allah kudi sai kace paper haka dai sukai ta zuba kudi har DJ yace Amarya da ango su koma. Ba'a dade ba aka kira su yanka cake dan lokaci ya fara tafiya gashi a yau duk za'a komar da mutane gidajan su, rike mata hannu yayi a hankali suka taso suka tsaya yanka cake wanda sai ya bude ma Deeyana fuska tukun zai bata gimbiya Haleematun-Sa'adiya ce ta sanya hannun ta a saman nasu sannan suka fara yanka cake d'in suna yankawa aka tafa musu sannan aka ce ya bude fuskan Amarya. Daga shi har Deeyana sai da gaban su ya fadi ita tunda aka had'a su ma bata ko kalle fuskan shi ba balle ta ga kallan shi ta san dai muryan shi mai dadi ne dan in yayi magana kaman kar ya daina sabida yanayin yanda yake maganar, ta b'ata da yayi ne tayi saurin dawo wa daga duniyar tunani da ta tafi a hankali yasa hannun shi ya fara yayi mata net din da ke fuskar ta har yazo dai-dai hancinta bata san lokacin da ta rike mai hannu da sauri ba. Murmushi kowa na gurin yayi sannan DJ ya fara cewa "to dai amarya bata so a ga fuskar ta Dan haka bari kawai ango ya bata cake a hakan nan ba sai an bude mana fuskar sarauniyar ba" sa a lokacin ta saki hannun shi da sauri tana dan ja da baya kad'an, sarauniya maimunatu ce tayi murmushi sannan ta jawo hannun Dameer ta gutsira cake d'in ta matso da Deeyana sannan ta mai alama da ya sanya mata a baki. Hakan kuwa yayi ta cikin net din ya shigar da hannun shi ya sanya mata sannan itama sarauniya maimunatu tayi mata kaman yanda tayi ma Dameer d'in daga ganta tayi ganin ya fita tsaho kawai sai ta tsaya cak ganin haka Dameer sai ya dan rank'wafo dai-dai tsahun ta ya dan turo bakin shi kad'an, gaba daya mutanan gurin ya basu dariya hannun ta na rawa ta fara kokarin sanya mai a baki sai da ta kulle idon ta gam sannan ta sanya mai a baki. Amsa shima yayi ya fara taunawa a hankali idon ta da yake a rufe shiyasa bata san ko ya gama amsar cake d'in ba shi kuma ganin bata cire hannun ta daga bakin shi ba kawai sai ya fara tsoste hannun ji da tayi ana tsotan mata hannu yasa ta cire da sauri tana bude idon ta, duk abunda suke gimbiya Haleematun-Sa'adiya na kallan su sai taji wani irin bakin ciki ya kamata da dunkule hannun ta tana jin zuciyar ta na masifar zafi. Haka dai akai ta shagali har kusan goma sannan aka tashi motar da aka sanya Deeyana a ciki nan yan uwa ta duk suka zo suna mata sallama dan ance daga nan gida za'a kai su suheema kam ta fashe da kuka tana ganin shikenan ta rabo da kawarta ita ma Deeyana kuka ta fashe da shi sai da aunty faiza ta dunga lallashin su da taga abun ba na kare bane kawai sai raja suheema ta sanya ta a mota sannan ta zo motar da Deeyana take ta kara mata nasiha sannan ta mata sallama ta fita a motar. Gaba daya yan uwan Deeyana sai da kowa ya shiga mota sannan sarauniya maimunatu ta ja Dameer da ke tsaya gun abokanan shi suna sallama ta sanya shi a motar sannan tace Abdul ya kai su gida dan tasan sun gaji da yawa, sautin kukan tane kawai yake tashi a motar kad'an-kadan ba komai take tunani ba sai irin rayuwa da zata tsinci kan ta a yanzu. A rayuwar shi baya son kukan mace dan shi mutum ne mai rauni sai yaji duk mugun tausayin ta ya kama shi ji yake kaman ya rungume ta yayi ta lallashin ta amma ina bazai iya ba kuma, a haka Abdul har yayi parking a wani dan-fareran part wanda ko shi Dameer d'in be san da shi ba ashe sarki Fahad Abdullah yasa a gina mai fita Abdul yayi sannan ya bude ma Dameer yace, "ango sai ka fito ai" Mamaki ne ya kama Dameer sannan ya fito a motar yana kallan in da aka kawo su cikin mamaki yace, "Abdul wannan gurin fa?" Abdul yace, "gidan ka ne malam kaji dadin ka kawai mai-martaba ne yasa a gina ma nima jiya na gan shi". Tab'e baki kawai yayi sannan ya zagaya ya bude ma Deeyana a hankali ta fara fitowa hannun shi kawai taji cikin nqta sannan taji yana cema Abdul sai da safe ya nufi wannan part d'in da ita, bude kofar yayi parlour ne danfatsetse wanda ya gaji da jin kayan alatu suka shiga sanyi da kamshi turare musu dadi ne suka fara musu sallama a hankali yake addu'a a wanda bata san mai yake cewa ba ta dai ji kawai yana addu'a. Wasu dakuna ne guda kusan hudu da ban da ban na tsakiyan ya shiga bedroom ne kunna gaba daya wutan yayi sannan ya sakin mata hannun ta ya jata har bakin Bed ya zaunar da ita sannan ya fita, shuru Deeyana tayi dan wani bala'in tsoro ne ya kamata kaman ace mata ar ta ruga sai kankame jikin ta take, kusqn minti goma tana zauna a bakin Bed d'in sai can dai ta tashi ta cire net d'in da ke fuskar ta sannan ta fara kare ma bedroom d'in kallo. Gaba daya komai na bedroom d'in fari ne da dan ratsin ja ji tayi ya burge ta sosai har Bed d'in italiyan Bed ne shima dai ja da fari ne sai yan kujerun da aka sa a gaba Bed d'in masu masifar Kyau, taba baki kawai tayi ta koma bakin Bed d'in ta zauna tana tunanin iyayan da da yanzu tana tare da su. Yana fita daga bedroom d'in da ya aje Deeyana dayan dak'in ya shiga wanda shi kuma parlour ne fitowa yayi ya kalle shi sannan ya shiga dayan shima dai parlour ne sai wata kofa daga can kofar ya nufa yana shiga wasu daguna ne guda uku na farkon ya shiga bedroom ne fitowa yayi ya shiga dayan parlour ne sai ya kara shiga dayan shima dai bedroom ne murmushi yayi wato kowa da nashi d'akunan kenan sai ya fito ya dawo kusa da bedroom din da Deeyana ke ciki ya kunna wutan bedroom ne shi kuma komai na cikin shi pink ne har Bed d'in amma shi wannan ba italiyan bane gadon sarauta ne. K'arasawa yayi bakin Bed d'in dan yasan wannan shine bedroom d'in shi abun da ya gani ne yasa shi zare ido farin kyalle murmushi yayi sannan yace, "lalle duk wanda yasa wannan abun ma zai zo ya dauke abin shi jahlcin banza kawaii mtsww" yaja dan karamin tsaki. Bacci taji ta fara ji gashi kayan jikin ta wani k'aik'ayi ma yake mata gashi Ba'a zo mata da kaya ba sai ta tashi ta fara duba wardrobe ko zata samu kayan da zata da, akwai ta samu wardrobe d'in cike da kaya, wasu riga da wando ta fito da shi sannan ta shiga toilet ta tayi alwala sannan ta canja kayan ta fito, bacci ne sosai yake damun ta sai kawai ta hau Bed tayi kwanciyar ta. Gimbiya Haleematun-Sa'adiya tunda suka dawo daga gurin party ta kasa zaune ta kasa tsaye sai safa da marwa take tana da ta sanin wannan aure, tashi tayi ta tafi sasan jakadiya ta taso ta suka fito sannan tace, "yauwa jakadiya yaron na zaki leka min ki gani dak'i daya suka kwana ko kuwa dan in dak'i daya suka kwana to ba abunda zai hana shi kusantar ta in ko ba daki daya suka kwana ba kinga kenan gobe mun samu damar watsa wannan aure dan wallahi ni yanzu hankali na be kwanta da wannan aure ba sai gaba da yayi ta faduwa". Mitsike idon ta jakadiya ta fara yi sannan yace, "to uwar gijiyata an gama yanzu zan dubo miki" murmushi gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi sannan tace, "to ina jiran ki" part d'in su yarima Dameer jakadiya ta nufa tana yi tana waige-waige sabida in wani ya ganta ta san ta shiga uku a masarautar mure. Dai-dai window bedroom d'in da ta san na Dameer ne ta tsaya kollon window tayi ba yanda za'a hango mutum sai ta fara kokarin bude window, yarma Dameer da yana kan sallaya ya idar da sallah kenan yaji kaman motsin wani abu a jikin window sai ya natsu tsam dan yaji ko wani abu ne motsin ya k'ara ji wanda yafi na d'azu ma sai ya tashi ya dan leka. Kaman mutum ya gani sai ya tsaya tana tunani to mai mutum zai zo yi wajan window nan da daran nan haka, gimbiya Haleematun-Sa'adiya ce ta fadu mai a rai murmushi yayi sannan a hankali ya fara takawa har ya fita a bedroom d'in, rasa ina zaiyi ma yayi sai kawai ya shiga na Deeyana. Yana shiga ya fara tunanin to ina zai kwanta yasan dai gimbiya Haleematun-Sa'adiya ce zata yi mai wannan aikin wato a zo a duba su dak'i daya suka kwana ko kuwa, Bed d'in ya kalle kwance take cikin bargo ta kudundune har kanta sai kawai ya haye Bed d'in ya kwanta a dayan gefen. Jakadiya kuwa duk iya yin ta ta bude window ta kasa kuma bata hango komai hakan nan ta koma ta sanar da gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta kara da cewa amma tana tunanin dak'i daya suka kwana kuma gobe zata tabbatar dan ita zata tashe su bacci ma da sassafe zata shiga part d'in nasu ta amso wannan farin kyalle, a haka zuka rabu a gobe da sassafe jakadiya zata je part d'in su yarima Dameer d'in. Washe gari kiran sallah farko a kunnan yarima Dameer dan ba wani bacci yayi ba tashi yayi a hankali yanda Deeyana baza ta ji shi ba ya fita a dak'in bedroom d'in shi ya shiga yayi wanka sannan yayi alwala ya fita masallacin masarautar. Bayan ya dawo ya shiga bedroom d'in Deeyana yaga ko ta tashi amma bata tashi ba sai ya fara tunanin to ya tashe ta ko ya barta can dai ya fara tashin ta hannun shi ya daura akan pillow din da take kwance ya dan girgiza shi kad'an bude ido tayi dqn Deeyana bata da nauyin bacci. "Tashi ki sallah" kawai yace sannan ya fita a bedroom d'in tashi tayi sannan ta shiga toilet tayi wanka sannan ta fito ta bude wardrobe ta dauko hijab ta shinfida sallaya ta data sallah, ko da ya fita bedroom d'in shi ya shiga ya kwanta sabida bacci yake ji. Ita ma tana idar da sallah bed ta koma ta kwanta, misalin karfe bakwai na safe yaji ana buga musu kofa tashi yayi yana tsaki sannan ya fito parlour ya bude kofar, jakadiya ce jiki na rawa tashi "barka da safiya yarima kaya kuri na tashin ku daman gimbiya fulani ce tace, wai na zo na dauke abunda ta ta ajiye jiya". "Wani abu ta ajiye kuma?" cewar Dameer dan yaji abunda jakadiya zata fad'a dan yasan abunda suke nufi, murmushi jakadiya tayi sannan tace, "hmmm ummm farin kyalle". Murmushin gefan baki yayi sannan yace, "kece zan kawo mata" kallon shi jakadiya tayi da sauri shima kallon ta d'in yake sai kawai tace, "to bari in je ranka ya dade sannan an jima za'a zo a shirya gimbiya dan za'a zagaya da ita masarautar mure gaba daya" kai kawai yarima Dameer ya daga mata, fita tayi a dakin part d'in gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta huce tana shiga ta tatda ita gimbiya Haleematun-Sa'adiya ma take jira. Da sauri gimbiya Haleematun-Sa'adiya tace, "ya bangan ki da kyallen ba?" duk abunda yace, mata haka ta gaya ma gimbiya Haleematun-Sa'adiya girgiza kai ta fara tace, "lallai Dameer yana wasa dani to wallahi sai na nuna ma yaron nan shi ba komai bane kuma yanzu nan dole kije ki kira min shi". "To" jakadiya tace, sannan ta fita, Dameer kuwa har ya koma bedroom sai kuma ya fito ya tafi part d'in gimbiya Haleematun-Sa'adiya shiga yayi da sallama lokacin kuma jakadiya zata kiran shi sai kawai ta huce bata ce ma komai ba, samun gimbiya Haleematun-Sa'adiya yayi tana zagaye dak'in sallama yayi be bari ta amsa ba ma yace, "Momma lafiya kuwa?". Murmushin dole ta k'ak'alo sannan tace, "ina fa lafiya my son na aika a amso min abu kace zaka kawo min to yanzu ina yake kasan dai wannan abun yana da babban muhimmanci dan za'a fi ganin matar ka da mutunci a wannan gida namu". Dariya yayi har hakuran sa na beyana sannan yace, "haba Momma ai wannan ba matsala bane tunda ba adini bane ai ba dole bane sai kowa yasan sirrin ka da matar ka". Hadiya wani miyau tayi dan taga in ta tsaya tana mai magana a hankali zai raina mata hankali sai kawai tace, "wannan abun fa Dameer dole ne in kuma bata kawo maka budulcin ta bane kawai ka gaya min sai ka sake ta a yau d'in nan ba takura". Murmushin rainin hankali yayi dan gaba daya ya gano lagauta sannan yace, "kai Momma ai nasan baza ki tab'a auran min yariyar da bata da mutunci ba kuma wallahi Momma a daran jiya na tabbatar sabida ko dan yatsa be tab'a shiga cikin farjin matata Deeyana ba...... *😆😆😆 Wayyo Dameer ka kashe gimbiya Haleematun-Sa'adiya da magana🙆 to ko mai gimbiya Haleematun-Sa'adiya zata ce* *AUNTY BABY CE*😁 [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴🏻 ®☄ *GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍* { _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ } 🎐 ```G•W•A```🎐 *_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ ~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@ Gaskiya writer's Asso~ *DEDICATED TO..* *MRS BASAkWACE*💖💞💖 *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 4⃣1⃣⏩4⃣2⃣ ___________📖 "Dameer Ni kake gayawa wannan maganar Dameer Daman Haka kake Mara mutunci da tarbiya yanzu ko Maimunatu yayar ka zaka iya gaya Mata wannan maganar balle Ni da nake matsayin matar uban ka" cikin huci ta k'arashe maganar Dan gaba daya kanta ya kwance anya kuwa Dameer ne wannan. Dafe kan shi yayi sannan yace, "oh my God 😂 Momma na yanzu wannan maganar kike ma wannan fad'an pls my Momma in na b'ata Miki Rai kiyi hakuri ai na gaya Miki ne akan ki ga farin kyalen ai nasan sai kinfi jin haushi tunda yanzu ma wannan maganar ta Bata Miki rai" Huci ta furzar sannan tace, "Dameer a yanzu Ina maka magana ne a fulani a cikin masarautar nan ba'a wata Momma ba kaje ka dauko min abunda nace ko kuma in je in dauko da Kaina in kuma yariyar ta zubar da shi a titi to tun muna mu biyu ka gaya min ban d'aga ma murya kowa yaji ba". Murmushin gefan Baki yayi sannan yace, "nifa Momma ba Wanda zai ga min sirri tunda dai wannan abun ba addini bane wata al'ada ce taku ta da ban Wanda a yanzu a daina ta in kuma ku baku daina ba to kwa fara a kaina" yana gama fadar haka ya ficewqr shi daga D'akin. Dafe Kan ta tayi da ya fara mugun Sara mata jiri-jiri ma taji ta fara ji da k'yar da iya samun tuntu ta zauna zuciyar ta na wani irin tafasa kaman a yanzu ta je ta kashe Dameer da Deeyanan ma gaba daya Amma kam dole ta dau mataki tun kafin abun yafi k'arfin ta Dan yanzu Dameer ya huce tunanin ta tunda har ya iya budan Baki ya gaya Mata magana "wayyyo Ni Haleematun-Sa'adiya ya zanyi da yaron Nan??". Yana fita D'akin da aka sauke Yan Saudi ya shiga Dan tun jiya da rana rabon shi da saka kakar shi a Ido Yana shiga kuwa ya tatda ta kan sallaya tana lazumi zaunawa yayi a gefan ta San ya daura Kan shi a k'afan ta ya fara Mata magana cikin muryan shagwa'ba da harshan larabci. "Jaddah na kin tashi lafiya ya bakun ta dan nasan yanzu kena nan kina yi tunda zaman Nigeria sai mu da aka haife mu a cikin ta" shafa kan shi tayi sannan cikin harshan larabci ta soma mai magana. "Lafiya lau Alhmdllh ya kwanan kishiya ta da fatan tana lafiya? " Turu Baki yayi sannan yace, "haba yanzu jadda baza ki fara tambaya ta ba sai wata can da ban ai Ni ya kamata ki fara tambaya ya na kwana tunda ke ma ai ban tambaya kowa ba ke na fara tambaya". Murmushi tayi sannan tace, "kishi kike kenan tashi min a wuya su kake ka k'arasa ni ka girma baka san ka girma ba yanzu haka zaka dungayi a gaban matar ta ka? ". Tashi yayi tsayi sannan yace "Ni na tafi sai zuwa anjima kuma, Amma yau zaku koma ko?". "Eh insha Allah yau zamu tafi Amma da Ammin ka tace, mu Bari mu tafi gaba daya da ku Dan matar ka baza ta zauna a nan ba tunda a can kake gwara ta tafi can Kai ni ban iya surutu Kira ta zata gaya maka duk yanda muka tsara" cewar Jadda. "To" kawai yace sannan ya fita a D'akin yana tunanin zance jadda shi kam ba wani tafiyan da zaiyi da ita tayi zauniyar ta anan duk sanda ya zo shikenan Amma ba in dai zai Kai ta haka dai yake ta maganar zucin shi har ya k'arasa part din su, ko da ya shiga parlour kaman ba mutum a D'akin dan Deeyana tana bedroom a zaune ko fitowa parlour batai ba ta k'ara yin wanka dai. Hucewa bedroom d'in shi yayi toilet ya huce Dan ya watsa ruwa ya shirya sbd har fada zasu gaishe da mai-martaba, kusan minti arba'in yayi a toilet sannan ya fito shiryawa yayi cikin wasu kayan sarauta milk color basu da wasu kwalliya da yawa yayi kyau sosai sai ya fito sak a ainihin balaraban shi turare ya dauko yana fesawa noking d'in kofar parlour yaji ana yi sai da ya gama abun da yake sannan ya fito parlour. Bude kofar yayi wasu bayi ne guda hudu rike da kayan abinci gaishe shi sukai sannan suka ce gimbiya Marwa ce ta aiko su su kawo musu breakfast, nuna musu hanya yayi da hannun shi suka shiga suka aje sannan suka fita, kallon kayan abinci yayi sannan ya tab'e baki yayi hanyae bedroom d'in Deeyana sai da ya fara noking shurun da yaji ne yasa shi ya shiga. Bata cikin Bedroom d'in tsayawa yayi yana kallon kofar toilet kaman yaji alaman karan ruwa, zaunaea yayi a kujeran bedroom d'in ya fito da wayqn shi yqna dan nawa kusan minti biyar sai gashi ta fito karan bude kofar ne yasa ya san ta fito daga kai da zaiyi dukai ido hudu ita da shi. Gaban kuwa sai da ya fadi kallon juna suke wanda kowa yana tambaya kan san wannan wace irin kama ne muke haka?? duk kan su basu da amsar da zasu ba juna kusan minti goma suna kallon-kallo can dai Deeyana tayi kasa da idon ta kirjin ta na wani irin bugawa shi din ma haka ne. Tambaya yake ma kansa wacece wannan kaman mu ta baci to ko dai aljanna ce k'ara kallon Deeyana tayi wanda yanzu ta far bakin kofar ta koma bakin Bed ta zauna ita ma tunani fal ranta, ya rasa mai zaice mata ma sai kawai yace, "kece Deeyana??" Shuru tayi kaman bata ji abunda yace ba dan hankalin ta ya gama tashi bata tab'a ganin mai kama da Abban ta irin Dameer ba shi kawai zai nuna mai fari ne da kuma gashin shi da yake kaman na larabawa amma komai na abban ta irin na Dameer ne. Shurun da yaga tayi ne yace, "maybe ke d'in kurma ce Amma in kece Deeyana ki shirya ga break d'in ki cen a Parlour" kallon shi Deeyana ta k'ara yi a karu na biyu sannan tayi sauri ta saukar da idon ta kasa gaban ta na cigaba da faduwa. Murmushi gefan baki yayi ganin yanda duk kaman ta tsorata sai kawai ya fita a dak'in da tambayoyi fal ranshi kuma bashi da mai amsa mai sai dai mafita daya ya kira Ammin shi, bedroom d'in shi ya shiga sannan ya fito da wayan shi ya fara kiran Ammi ringing biyu ta dauka, "Ammi na ya kike ina missing d'in ki". Murmushi tayi jin muryan dan nata sannan tace, "lafiya lau dan Ammi ya yata tana lafiya" yace, "lafiya lau Ammi na" "to madallah" cewar Ammi. "Hmmmm Ammi kin san wani abu" gyara zama Ammi tayi sannan tace, "A'a lafiya dai ko??" "Ummmmm Ammi yariyar nan muna kama da ita sosai Ammi" "wacce yariya kenan Dameer??". "Ammi yariyar nan mana da aka had'a ni da ita" jin zancen Ammi tayi wani iri sannan tace, "ni fa Dameer har yanzu ban gane mai kake nufi ba ya zaka ce kana ma da yariya bayan kuma kace Ba'a masarautar yariyar take ba". "Ammi baza ki tab'a gane mai nake nufi ba amma Ammi insha Allah zamu zo saudi a satin nan dan kwata-kwata ban gane wannan abun da Momma ta had'a ba a zancen da take min tace, ita ma bata san yariyar ba wai makarantar su taje anan ta fara ganin yariyar to Ammi kaman da muke da ita fa sannan jiya baban yariyar ya fad'a min wata kalma da har yanzu inq tunanin ta a zuciya ta". Tashi tayi tsaye sannan tace, "Dameer gaskiya kam ina buk'atar ganin ta sabida akwai wani abu da mu bamu sani ba Allah ya kawo ku lafiya" "Ameen" yace nan dai suka cigaba da tattauna maganar. Yan uwa Amma kuwa haka suka koma gida suna yabon karamcin masarautar mure barin ma gimbiya Haleematun-Sa'adiya sunfi mata addu'a kowa yace tana da kirki sabida ta musu hidima Amma taji dadi sosai dan daman addu'ar ta kenan Allah ya ba yarta kwanciyar hankali da hutu to gashi ta samu sai dai fatan Allah ya basu zaman lafiya. Misalin karfe sha-biyu gimbiya Aisha da sarauniya maimunatu suka shigo part d'in Deeyana dan shirya ta za'a kaita fad'a kuma za'a zagaya da ita masarautar gaba daya a bedroom d'in ta suka samai ta, tana zaune sai tunane-tunane take sallaman su da taji ne yasa ta tashi da sauri ta gyara hijab d'in da yake jikin ta tana musu sannu da zuwa. Da sauri sarauniya maimunatu ta rungume ta tana fadin, "my sister kin kwana lafiya ya bakunta?" Murmushi Deeyana tayi sannan ta dan dungusa ta gaishe su tace, "lafiya alhamdullh" gimbiya Aisha tace, "kinci abinci ko?". Daga kan ta tayi alaman "eh" wanda zata shirya tane ta matso ta fara mata kwalliya su kuma suka fita zuwa parlour, sosai mai kwalliyan ta tsarata sannan ta miko mata kayan da gimbiya Aisha ta bata tace, shi zata ba Deeyana ta sa, masha Allah tana gama saka kayan mai kwalliya ta fara feshe ta da turaruka masu kamshi da daukar hanci. Alkebba ta miko mata sannan ta fara sanya mata, kai bazan iya tsayawa lissafo muku kyau da Deeyana tayi ba, murmushi matar tayi sannan tace, "gaskiya kinyi kyau gimbiya" ita ma Deeyana murmushi tayi sannan tace, "nagode" sarauniya maimunatu ce ta shigo taga ko an gama mata tana yin arba dq Deeyana ta tsaya cak ta kasa ko k'wak'waran motsi ganin Deeyana take kaman k'anwar ta a hankali ta fara takowa in da Deeyana take sannan tace, "My sister kinyi kyau masha Allah" kasa da kai kawai Deeyana tayi taba murmushi a hankali sarauniya maimunatu ta kama ma Deeyana hannu suka fito parlour, gimbiya Aisha ma zaro ido tayi tana mamakin kaman da tagani a fuskar Deeyana sakin ta tayi sannan ta shiga bedroom d'in Dameer dan ya fito su tafi, har lokacin jikin sarauniya maimunatu a sanyaye yake ta rasa mai zata ce ma, Dameer tayi ma ma mgn sannan ta fito. K'ara shiryawa yayi sannan ya fito samun su yayi a Parlour kowa shuru kowa da tunanin da yake a ransa, suna ganin shi suka miki sarauniya maimunatu ta mai shi gun Deeyana sannan tace, "doki ne zaku hau ka rike ta". Kai kawai ya d'aga mata sannan ya sanya hannun shi cikin na Deeyana dan bega fuskar ta ba ta saki hulan alkebban, a hankali suka fara takawa har suka fito harabar part d'in nasu fadawa ne suka iso gare su da sauri janye da dokuna. Jikin Deeyana ya fara rawa dan bata tab'a hawa doki ba wani fari aka matso da shi gaban su sannan aka ce wannan na gimbiya ne ana nufin na Deeyana kenan, gyara mata akai sannan aka ce ta hau ai bata san lokacin da ta kara tamtsi hannun shi a nata ba kallon ta yayi sannan yace, "lafiya?". "Muryan ta na rawa tace, fadowa zanyi in na hau" dariya yayi har hakuran bakin shi na beyana yace, "daman kina magana ai nasha kurma ce" shuru Deeyana tayi kuma taki sakin hannun nashi sarauniya maimunatu da take karasowa tace, "mai kuke jira my Bro's?". Beyi magana ba sai ganin kawai da sukai ya dauka Deeyana ya daurata a dokin cike da tsoro Deeyana ta rike mai hannu tana girgiza kan ta, gyara wajan hawan yayi sannan ya hau dokin kin, gaba daya fadawa sukai kasa da kai gimbiya Aisha kuwa tsayawa tayi tana kallon ikon Allah murmushi sarauniya maimunatu tayi sannan ta d'aga mai hannu. Haka suka fara tafiya a kan dokin Deeyana ta rike shi gam, shi abin ma dariya yake bashi jin yanda jikin ta ke rawa, fada suka nufa fadwa wasu na gaban su wasu na baya sai busa da ke tashi, suna isa fada shi ya fara saukowa sannan itama ma ya taimaka mata ta sauko hannun shi cikin nata suka shiga fada guri na musanman aka nuna musu suka zauna mai-martaba sarki Fahad Abdullah yana zaune a kujeran shi. Gaisuwa Deeyana da Dameer suka kai ga sarki sannan suka koma suka zauna addu'a sarki Fahad Abdullah yace, ayi sannan ya fara musu nasiha ya kuma sa ma Deeyana albarka, sun dan dade a fada sannan suka fito yanzu ma haka akai doki daya suka hau part d'in gimbiya mabaruka suka nufa. Gimbiya mabaruka tun da taji zuwan su ta fito dan ta tare su, suna saukowa a doki tazo ta rungume Deeyana da fara'ar ta shiga suka ta zaunar da su a Parlour ta nasiha ta fara musu mai ratsa jiki sannan ta sanya musu albarka sai da suka tashi zasu tafi sannan ta bude hular alkebban da ta dan rufe mata fuska tace, "bari in ga jikar taw... " Bata karasa ba ganin Deeyana da tayi gimbiya mabaruka tayi shuru ta sai kallon Deeyana take kuma kallon ta Dameer yayi ganin kallon yak'i karai wa sai kawai ya kama hannun Deeyana suka fita a dak'in,a zuciyar shi yana cewa lallai akwai wani boyayan sirri tunda gashi ita ma gimbiya mabaruka taga Deeyana ta kasa magana. Haka suka kara hawa dokin akai ta zagaya dasu masarautar suna gaida da mutane, part d'in gimbiya Haleematun-Sa'adiya yanzu suka nufa, duk da bata jin karfin jikin ta hakan be hana ta zuwa tarbar su ba tunda haka ake in dai za'a zo gaishe ka to sai ka fito kayi tarba ita da jakadiya suna tsaya har su Dameer suka karaso doki guda taga Deeyana da Dameer haushi ya kara kamata jakadiya ta tafo ta tace, "Uwar gijiyata kalle abun mamaki yanzu yarima ko kunya baya ji" cizan bakin ta tayi sannan tace, "jakadiya wannan yaron in banyi da gaske ba bakin cikin shi zai kashe ni barshi kawai nasan maganin shi". Sankowa Dameer yayi a dokin sannan ya kama Deeyana ta sauko rungume ta yayi a jikin shi ya fara cewa, "sannu kiyi hakuri dan wannan tafiyan ya zama dole ne amma da baza kiyi ta ba sabida nasan ba dadin ta kike ji ba". Kallon mamaki Deeyana tayi mai tana xancen zuci, gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta zuke fuska sannan matso kusa da su tace, "to mara kunya dan yanzu sunan ka kenan a gurina sai ka sake ta ko" "la Momma baza ta iya tafiya da kanta bane shiyasa" yayi maganar kaman zaiyi kuka. Hmmmmm kawai gimbiya Haleematun-Sa'adiya tace, da karfi sannan ta janye Deeyana suka shiga kilisarta, murmushi yayi sannan yabi bayan su magana gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta fara ma Deeyana sannan tace, "ki dauke ni kaman mahaifiya duk wani abu da Dameer ya miki ki gaya min kinji" Kai Deeyana ta daga a hankali jakadiya ce ta shigo da kayan motsa baki sannan ta aje tsakiyan su tace, "to sarauniya gashi a dan tab'a" "ummmm" kawai Deeyana tace murmushi gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi sannan tace, "my daughter cire hular ki sha iska" Murmushi Deeyana tayi sannan ta cire shi dai Dameer na zaune na danna waya abun shi, gimbiya Haleematun-Sa'adiya na kallon Deeyana gaban ta ya fad'i fuskar yarima ALIYU ne kawai ya fadu mata k'ara kallon Deeyana tayi a karu na biyu nan da nan zufa ya rufe ta jakadiya da taga gaba daya uwar gijiyata ta burkice sai take mata mgn da ido akan menene. Kallon in da take kallo jakadiya tayi da sauri ta zaro ido dan kaman Deeyana da yan masarautar ya baci, kusan minti goma suna zaune haka can dai Dameer ya tashi yace, "Momma na zamu huce" bakin ta na rawa tace, "to Dameer" kallon ta yayi sannan ya kama Deeyana suka fita. Jakadiya ce ta matso kusa da gimbiya Haleematun-Sa'adiya tace, "uwar gijiyata mai zamu gani kin ga abun da na gani kuwa lallai ba shakka wannan yariyar jinin masarautar mure ne sabida su jinin su baya boya". Zufa gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta share sannan tace, "na shiga uku ni Haleematun-Sa'adiya mai yasa duk abun da zanyi baya tafiya min dai-dai wannan yariyar jinin waye kenan a cikin masarautar nan na had'a ruwan dafa kaina". "Aliyu" shine abun da kawai wata murya tace..... *🤔🤔to fa wacece wannan kuma* *Aunty baby ce✍* [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *TO MY SON AREEF*🌷 *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 4⃣3⃣⏩4⃣4⃣ *___________* 📖 "Aliyu!! wannan yariya da kike gani jinin Aliyu ce dan kallo daya nayi mata na tabbatar da haka Haleematun-Sa'adiya ya kamata ace yanzu kin girma kin daina duk wani makirci sabida wallahi gaba nake jiya miki kuma ni bazan tab'a tona miki asiri ba duk sanda Allah ya tona miki shikenan dan rayuwar na abun tsoro ce" gimbiya mabaruka kenan matar sarki Abdallah. Wani mugun kallo gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta zuba ma gimbiya mabaruka sannan tace, "daman fa ke ba sona kike ba duk cikin masarautar nan shiyasa yanzu zaki zo kina min wasu banzan maganganu to wallahi ina miki kashedi na karshe karki kara shiga hurumin da ba nake ba a cikin masarautar nan karki ga wai ke matar uban mai-martaba ne hhhhhh ba raga miki zan ba". Murmushi gimbiya mabaruka tayi sannan tace, Haleematun-Sa'adiya kenan yanzu ko wannan abun da yake shirin faruwa be ishe ki ishara ba yaron da kikai sanadiyar fitar shi a masarautan nan shi kuma yanzu a rashin sanin ki da muguntar ki kika kara shigo da shi..". "Dakata! Dakata!! Wallahi in dai ina raye Aliyu bazai tab'a kara shigowa masarautar nan ba" Gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta fad'a tana shiga bedroom d'in ta fuuuuuu, Hmmmm kawai gimbiya mabaruka tace sannan ta fita a dak'in, jakadiya na tsaye sororo ta kasa tafiya! tana shiga bedroom d'in ta ta fara zagaye dak'in tana zantuka. "Ni gimbiya Haleematun-Sa'adiya zan saka abu a gaba ban cin ma buri na ba wallahi karya ne" shigowa jakadiya tayi da sauri sannan ta tsugunna gaban ta tace, "kiyi hakuri ya uwar gijiyata Allah ya huci zuciyar ki in dai ina raye baza ki tab'a shiga damuwa ba". "Huuuuuummm jakadiya wani bala'i ne yake shirin tinkaro ni yanzu y'ar Aliyu tana cikin masarautar nan komai na ya gama lalacewa ya zanyi yanzu?" ta fada tana zauniya a bakin Bed d'in ta dafa kanta tayi dan ji take kaman zai fashe, jakadiya ta gyara zaman ta sannan tace, "Ummmmm uwar gijiyata sai kace ba ke ba wannan Dan matsalar har zata kwance miki kai abu mai sauki" matsowa tayi kusa da gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta fara gaya mata magana a hankali sannan ta kare da cewa, "haba uwar gijiyata ai ki daina damuwa wannan shine hanya mafi sauki da zamubi". Daga kai gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi sannan tace, "shikenan kuwa jakadiya shiyasa nake sonki wallahi sabida k'wak'walwar ki" murmushi kawai jakadiya tayi. Ko da su Dameer suka fita dak'in da jaddah take suka shiga ita ma ta saka musu albarka sannan ta k'ara musu nasiha ko da taga Deeyana tayi mamaki sosai amma bata ce komai ba dan ita a zaton ta duk yan uwa ne gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta had'a, sosai taji Deeyana ta shiga ranta nan dai ta dunga tsokalan su irin na jika da kaka ita Deeyana ba wani fahimta take ba dan larabcin Nigeria da Saudi ba iri daya bane shiyasa sai dai tayi ta murmushi. Sai bayan sallah Asr suka tafi nasu part d'in, Deeyana tana shiga bedroom d'in ta alkebba ta fara cire wa sannan ta cire kayan jikin ta ta shiga toilet wanka tayi sannan ta fito kaya mara su nauyi ta sanya sannan ta zauna bakin Bed tana tunanin iyayan ta dan wani irin kewar su take gashi bata da waya bare ko Amman ta ta kira. Shima dai Dameer wanka yayi sannan ya sanya jallabiya ya fito parlour ya zauna yana danna waya tunani yake gobe kawai zasu wace saudi amma mai-martaba kuma shine ko zai bari su tafi a gobe oho, kiran Ammin shi yayi ya sanar da ita cewa yana so su taho gobe amma yana tunanin ko mai-martaba zai bari, Ammi tace, ya gwada tambayan shi yaji amma barin masarautar nasu shine mafita tunda duk ya bata labarin yanda sukai da gimbiya Haleematun-Sa'adiya. A haka dai suka tsaya zaije yama mai-martaba magana, tashi yayi ya shiga bedroom d'in shi ya canja kaya sannan ya shiga na Deeyana tana kwance kallon ta yayi ganin yanda tayi shuru, dan sosa giran shi yayi sannan yace, "akwai abinci a Parlour ki fita kici". "Bana jin yunwa" shine kawai abunda Deeyana tace, tayi kasa da kanta lumshe kyawawan idon shi yayi sannan yace, "hhh ina ga d'ure kike son na miki d'aga kafadun shi yayi sannan yace, "in hakan kike bukata dan Allah ki bari na dawo baki ci abincin nan bq kiga yanda zan miki" yana gama fadar haka ya fita a dak'in. Kwalla ta share sannan a hankali tace, "wayyo Allah na wai dan mugunta yace zai min dure wannan daman daka ganin shi bashi da imani" tashi tayi a hankali ta fita a bedroom d'in ta huce parlour, abincin ta taran a cikin basket an rufe shi da farin kyalle mai Kyau zaunawa tayi sannan ta bude flast daya ta bude sannan ta dauke plate ta dan zuba abincin kad'an sannan ta koma kan kujera ta fara ci kaman tana cin magani. Yana fita fada ya huce lokacin ana kokarin sallahn maghrib shima alwala yayi sannan yabi jam'i ana idarwa sarki ya huce kilisar shi dan ana sallah maghrib zaman fada ya k'are kuma sai gobe, jakadiya yasa tayi mai iso mai-martaba yace, ya shiga sannan ya shiga cikin ladabi da biyaya ya gaishe shi sannan ya fara mai bayanin abun da ya kawo shi. Sarki yace, "be kamata ace daga yin biki jiya ba gobe su tafi wata kasan amma tunda shi hakan ya zaba shikenan sai ya sanar ma fulani a shirya musu tafiyan sannan kuma ya kai yariyar gidan su tayi sallama da iyayan ta" sosai Dameer yaji dadi dan be tab'a zaton mai-martaba zai amince ba nan ya mai godiya sannan ya tashi ya fita. Kilisar fulani ya huce dan yasan iyanzu tana can yana shiga ya tatda ta ita da jakadiya suna firan su tashi jakadiya tayi tana mai fadanci sannan ta fita dan ta dan basu guri su zanta, zaunawa yayi kusa da gimbiya Haleematun-Sa'adiya da ke kishingid'e tana cin tufa lokaci zuwa lokaci kallon ta yayi sannan yace, "Momma na sannu da hutawa". Murya a had'a tace, "yauwa" murmushi yarima Dameer yayi sannan yace, "Momma na insha Allah gobe tare zamu huce da jaddah Saudi Arabia" washe Baki tayi dan azaton ta zai bar Deeyana ana sai tace, "to madallah amma my daughter zatayi kewar ka amma ai ba wani Abu tunda gani". "A Momma na tare zamu tafi daga jiya zuwa yau nayi sabon da bazan iya rabuwa da ita ko na minti daya ba" ya fad'a tare da basarwa kaman bashi yayi maganar ba, zaro Ido gimbiya Haleematun-sa'adiya tayi sannan tace, "Dameer yariyar da aka kawo ta jiya kace zaka tafi da ita wata k'asar ai be dace ba kuma kasan a k'aidar masarautar nan ba'a fita da yariya har sai tayi shekara amma ita jiya jiya ai sai kaja mana zage ace dan ita ba Yar kowa bace shiyasa". Kallon ta yayi ganin yanda ta dage tana magana sai kace da gaske sannan ya cizai labb'an bakin shi na k'asa yace, "Momma na pls kiyi mana addu'a kawai amma naga ai ba komai bane dan na tafi da ita tunda duk gida ne kuma yanzu na sanarwa da Abba yace, ba komai". "To bazai tab'a yuhuwa ba kuwa dole ka barta ana ka tafi kai daya" "hmmmmm Momma kenan to ai Naga dai matata ce kuma Ni ke da iko da ita dan haka ni dai tare zamu tafi". Huci ta fitar Mai zafi sannan tace, "wato Dameer ban san ranar da raini ya shiga tsakanin mu ba ni da Kai na daya dai ni ba wasa nake da Kai ba, ba wani abu ba kuma ko da uwarka ban taba wasa balle Amma Ina daga maka kafa baka sanni ba ko hhhhhhhh Dameer kenan to Wallahi ka kiyaye kanka sannan kuma matar ka ce baza ka tafi da ita d'in ba sai Naga yanda za'a yi". Tashi yayi sannan ya zuba hannun shi cikin aljihun wandon shi ya fara takawa a hankali sai da ya kai bakin kofa sannan yayi dariya mai sauti yace, "hmmmmmm Momma na kenan" sannan ya fita a kilisar. Ajiyar zuciya ta sauke mai karfi jakadiya ce ta shigo da sauri jikin ta har rawa yake gurin zubewa gaban gimbiya Haleematun-sa'adiya tace, "Allah ya huci zuciyar ki Dan nasan wannan shegen yaron sai da ya Bata Miki rai ya fita Amma ki kwantar da hankalin hakan mu ta kusa cin ma ruwa". Shuru gimbiya Haleematun-sa'adiya tayi dan ko kalma daya baza ta iya fad'a ba tashi tayi da sauri ta fita fuuuuuu kilisar mai-martaba ta huce ko iso bata nema ba ta shiga, kallon shi tayi sannan tace, "Allah ya baka yawan rai Dameer ya zo min da wata magana wai gobe zai tafi da yariyar nan kasar su baka ganin da cutarwa a ciki ai ba'a mata adalci ba". Shayin da ke hannun shi ya kurba sannan ya kalle ta sai huci take sannan yace, "fulani ki barshi ya tafi tunda hakan yaga yafi mai kila uwar shi ce take son ganin ta" kallon mai-martaba tayi sannan tace, "lallai sai yau na tabbatar Daman in dai ba Kai ka haifi d'a ba to baka da iko da shi in ba Haka ba duk abunda nake ma Dameer baza Yi abunda na saka shi ba sannan har ka goya mai baya". Murmushi su na manya yayi sannan yace, "to yanzu na riga nace mai ya tafi hakan nan za'a barshi ya tafi d'in dan kin san bana magana biyu sai a kori gaba kuma" hawaye ta fara sharewa "shikenan, dan ban haifi da namiji bane shiyasa da Ina da d'ana Nima ai ba Wanda ya Isa ya mai wani abu a kan shi bazan Kara shiga shirgin dan ka ba" tana gama fadar haka ta fita fuuuuuu. Girgiza Kai kawai mai-martaba yayi yaci gaba da shin shayin shi, tana shiga D'akin ta ta fara zagaye shi tana tunanin mafita wata zuciyar tace, kije ki samu yariyar kice karta amince ta bishi wata kuma tace la karki haka za'a gano ki da wuri rasa ma wani tunani zata yi tayi. Yana fita daga kilisar fulani part d'in shi ya shiga parlour ya zauna duguwar kujera yana ta tunanin maganar gimbiya Haleematun-sa'adiya ciza labb'an shi yayi sannan yace, "Wallahi Momma baki san Dameer bane Ina ga lokaci yayi da zan nuna miki real color na". Deeyana tana zaune a kan Bed d'in ta tunanin Amma da Abba sun damai ta ta rasa yanda zatayi tayi magana da su tunda dai ita ba waya gare ta ba tashi tayi a hankali ta leka parlour kwance ta samai shi a duguwar kujera idon shi lumshi da alaman bacci yake a hankali ta lallaba ta fito tana tafiya a hankali har ta k'arasa kujeran da yake dubawa tayi ko zata ga wayan shi bata gani ba ta lika bayan shi ana ta hango duk wayoyin nashi. Ta bayan kujeran ta sak"ala hannun ta zata dauka daya daga cikin wayoyin nashi zurun ya rik'e mata hannu, kulle idon ta tayi gam sabida ba k'aramin kunya taji ba kallon ta yayi sannan ya dawo da ita ta gaban shi ya zaunar da ita kan kujeran sannan ya shima ya gyara zaman shi, Kara kallon ta yayi a karu na biyu ya kafe ta da lumsassun idon shi. Kaman tasan yana kallon ta ta k'ara kulle idon murmushin gefan Baki yayi sannan yace, "Kai wannan yariyar akwai wayyo mai zakiyi da waya?" Toro baki Deeyana tayi sannan tace, "ai Abba da Amma zan Kira". Shima kwaikwayan muryan ta yayi sannan yace, "shine kuma baza a gaya min ba kawai za'a kwashi min waya" kara tura bakin tayi sannan tace, "ka matsa to in tashi" "Aa an fasa kiran Abba da Amma ne?" Ya fad'a yana lakatan hancin ta sauri tashi tayi a zuciyar ta tana cewq "shi wannan baya jin kunyar taba mata". Kaman yasan tunanin da take kenan ya mika mata wayan a hannun ta sannan ya dauka sauran ya tashi ya shige dayan part d'in, tabe Baki Deeyana tayi sannan ta mik'e ta shiga bedroom d'in ta, sai da ta zauna a kujeran bedroom d'in sannan ta sanya number Abba ta fara Kira, ringing kusan uku sannan Abba ya dauka. Cike da murna Deeyana ta fara gaishe shi yana jin muryan Deeyana yayi murmushi sannan suka fara gaisawa yace, Ina ta samu waya sai tayi shuru ta rasa abunda ma zata ce can dai tace, "na na hmmm ynnn yaya ne" murmushi Abba yayi sannan ya k'ara mata nasiha sosai nan dai sukai Sallama. Murmushi tayi sannan ta fara kiran Amma ringing daya Amma ta dauka cike da murna Deeyana tace, "Amma na" Amma tana jin muryan Deeyana tace, "Deeyana kece ya kike" "lafiya lau Amma na ya gida ya kuke Ina su aunty Faiza da suheema" Amma tace, "Lafiyan su lau Deeyana duk sun koma gida" murmushi Deeyana tayi sannan suka cigaba da firan su kusan minti ishirin sannan sukai sallama, wani irin dadi Deeyana taji jin muryan iyayan nata tashi tayi zata maida mai da wayan shi da ta fito parlour taga baya nan sai kawai ta aje mai a akan kujera juyawan da tayi zata koma kawai sukai karo. Taga-taga zata fadi da sauri ya taro ta tare da rungume ta tsam a jikin shi, jinta cikin fad'edan girjin shi sai ta wani lumshi Ido ta manta ma tare dawa take a hankali ya fara lilaya mata kanta a tunanin shi ko ta bege ne hannun shi da taji a kanta yasa tayi saurin barin jikin shi tana shiga bedroom d'in ta da gudu, murmushi gefan Baki yayi dan ji yayi ta burge shi. Abdul ya Kira akan ya neman musu jirjin hamma na Saudi Arabia Abdul yace, to ba matsala yanzu zai tafi akwai abokanan shi a airport d'in sai dai kuma Deeyana sai an mata passport tunanin yanda zai kaita kawai yake sai kawai yace ya duna wayan shi in akwai pic d'in da aka dauke ta jiya a gun biki ya Kai ayi passport d'in, to Abdul yace sannan ya kashe wayan ya fara duba wayan shi. Yaci sa'a kuwa ya samu amma ba'a ganin fuskan ta sosai tunda da net a fuskan na ta nan ya Kira yarima Dameer ya gaya mai Dameer yace, ya kai ayi haka kawai ok kawai Abdul yace, kiran jaddah yayi sannan yace, mata insha Allah gobe zasu huce Saudi jaddah tace, to Allah ya kaimu. *Washe gari* ~Pls kuyi hakuri da wannan~ *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *ALL GASKIYA WRITER'S ASSOCIATION* Jinjina da gaisuwar ban girma gare ku. My aunty miss Xerks👍 Ummu Nabil My kankanaty maman Muhammad💘 My dear friend neat lady💔 Masoyiya mom Aysar💞 Mrs basakwace My aunty takwara kuma momyn gaskiya writer's💓 Ummu Mudassir my daughter Innaro Kai aradu kuna da yawa. *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 4⃣5⃣⏩4⃣6⃣ ___________📖tunda ya tashi shirye-shiryen tafiyan su yake misalin karfe sha-biyu ya shirya ya tafi plazan shi dan ya dan kwana biyu be shiga ba, ba wani dadewa yayi ba dan ko awa beyi ba ya dawo gida. Bedroom d'in Deeyana ya huce noking yayi sannan ya shiga ya samai ta zaune kan sallaya tana karatun Qur'an sosai yaji ta bashi sha'awa, a hankali yace, "mata in kin gama ki shirya zamu fita" kai kawai ta d'aga mai sannan shi kuma ya fita. Tab'e baki tayi a zuciyar ta tana cewa "to ina zamu haka" tashi tayi daman ta gama ta canza kaya sannan ta zauna gaban mirror ta dan shafa powder sama-sama sannan ta sanya gyalen ta ta fito parlour, zaune yake kan duguwar kujera ya daura kafa daya kan daya yana danna wayan shi, a hankali take takowa har ta zo kusa da kujeran da yake kamshin turaran ta ne ya daki hancin shi yasa ya daga kai ya kalle ta wani irin Kyau yaga ta mai dan murmushin gefan baki yayi. Tashi yayi sannan ya dauka key d'in motar shi ya fara tafiya ita ma binshi tayi a baya har suka fita part d'in su fadawa ne suka taso da sauri daga masu hannu yayi alaman baya buk'atar su sannan suka koma ita dai tana biye da shi har suka iso in da yayi parking d'in motar shi, da hannu yayi mata nuna da ta shiga. Bude motar tayi sannan ta shiga shima shiga yayi sannan ya tada tuki ya fara cikin kwaraiwa da natsuwa, tunda suka fara tafiya ba wanda yayi ko tari wani babban plaza ya tsaya sannan ya fita shiga plazan yayi be dade sosai ba sai gashi ya fito wasu mutane na bayan shi rike da manya-manyan ledoji bayan motar ya bude musu suka sanya kayan sannan ya rufe motar ya shiga. Kallon ta yayi ta gefan ido sannan yace, "ina ne hanyar gida?" saurin kallon shi Deeyana tayi dan bata gane mai yake nufi ba, "ko baki san gidan ku ba na tambaye ki kinyi shuru" bakin Deeyana na rawa ta fara mai kwatance shikuma yana tuki har suka isa kofar gidan su Deeyana. Wani irin farin ciki ne ya baibaye Deeyana dan bata tab'a zaton zata zo gida a wannan lokacin ba ai bata tsaya mai magana ba kawai ta fita motar da sauri, gidan ta shige tun daga bakin kofan gida take kwad'awa Amma kira Amma da take kitchen taji muryan kaman na Deeyana gaban ta yace, rasss da sauri har tana hadawa da gudu ta fito daga kitchen d'in. Deeyana tana ganin ta ta rungume ta tana murna murmushin karfin hali Amma tayi sannan tace, "Deeyana lafiya na ganki?" turo baki Deeyana tayi sannan tace, "Amma baki murna da gani na bane?" shuru Amma tayi sannan tace, "Deeyana tambayar ki fa nake amma kina min wani zancen da ban". "Kai Amma tare da shi fa muke gashi can a mota ma" Deeyana ta fad'a tana turo baki, ajiyar zuciya Amma ta sauke sannan tayi murmushi tace, "ja'ira shine kika barshi a waje baku shugo ba gashi Abban ki baya nan ya tafi jana'iza tun safe be dawo ba kije kice ya shigo sai ki kai shi parlour gani nan zuwa". Duk sai Deeyana bata ji dadi ba taso taga Abban ta amma ba dama "to" kawai tace, sannan ta fita dan ta shigo da yarima Dameer, zaune ta samai shi a mota kunkusa glass d'in motar tayi budewa yayi sannan tace, "wai ka shigo" kallon yanda take turo baki yayi sannan ya mai-maita wai ka shigo ji yayi kaman ya kamo ta ya murde wannan bakin dan yaga alaman ta saba da turo shi ya lura da ita tun jiya take turo mai baki to sai yayi maganin ta in batai wasa ba dan shi baya so ana turo mai baki. Juyowan da zaiyi yaga har ta kusa shigewa gida bude motar yayi a hankali ya fito sannan ya fara dubawa ko zaiga yaran da zai daukan mai kayan da ya siya can dai ya samu wani yaro ya kira shi sannan ya fito da ledojin ya dauka yaron ma ya dauka suka shiga gidan, da sallama ya shiga tana tsaye a bakin kofa nuna mai parlour da zai shiga tayi da hannun ta shiga yayi sannan yaron ma ya shiga ya aje kayan da zai fito ya bude aljihun yaron ya saka mai kudi sannan ya rike hannun shi yace, "abokina mu gaisa daga yau ka zama abokina na gode sosai kaji" daga kai yaron yayi sannan yace, nagode yaya ya fita daga D'akin. Murmushi Deeyana tayi dan shigowar ta parlour kenan hannun ta rike da babban tire na ruwa da kayan motsa baki, a gaban shi ta aje sannan ta kalle shi tace, "ga ruwa" "hmmmm" kawai yace Amma ce ta shigo parlour da sallama amsawa yayi sannan ya sauka a kujeran da yake ya gaishe ta sosai fara'an Amma ya k'aru dan taji dadi sosai, cike da fara'a Amma tace, "tashi ka zauna Allah ya shi ma albarka Allah yasa ka gama da duniya lafiya". Gyara zaman shi yayi a kasa ya k'ara kasa da kanshi yana jin Amma ta burge shi ga kunyar ta da ya kamashi murmushi Amma tayi Sannan tace, "in dai ka dauke ni a uwa to ka tashi ka zauna ni a da na dauke ka dan haka ba kunya tsakanin mu". Murmushi Dameer yayi sannan yace, "Aa mama nan d'in ma ya isa nagode da addu'ar ki gare ni" "Amma tace, banga kasha ruwan ba?" da sauri Dameer ya tsiyaya a kofi ya fara sha, nan dai suka dan fara hira duk da dai kunyan Amma ya hana shi sakat, ita kam Amma tun da ta ganshi taji ya shiga ranta ga mugun kama da suke da Deeyana da kuma Abban Deeyana ta rasa ma ya zata musalta wannan kama. Sun dan dade sosai nan yarima Dameer ke gaya ma Amma insha Allah anjima zasu tafi Saudi Arabia da Deeyana ya kawo ta ne suyi sallama amma baza su dade ba zasu dawo Deeyana in ranta yayi dubu to ya baci wato ita bata da darajan da zai gaya mata cewa zasuyi tafiya sai yanzu da taji lallai ta yarda duk wanda baya sonka to baya sonka, sosai Amma tayi murna sannan ta musu addu'a ta kara da cewa "gashi Abban ku baya nan sai dai insha Allah ya dawo zan gaya mai Allah ya muku albarka ya baku hakurin zama da juna". Ameen Dameer yace, sannan ta tashi yace, to zasu tafi kudi masu yawa ya aje akan kujera Sannan ya fita da sauri Amma na kiran shi sai hakuri ya bada ya fita sabida baya so tace, baza ta amsa ba, Amma nasiha ta kara ma Deeyana sosai sannan tace, "Deeyana Allah ya baki miji wanda yasan darajan ki yasan na iyayan ki dan Allah ki daure ki mai biyaya nasan halin ki baki da matsala Deeyana Allah ya miki albarka sannan kuma in kunje ki dauke duk yan uwan shi kaman naki". Kwalla Deeyana ta share sannan tace, "insha Allah Amma" har bakin kofar gida Amma ta rako Deeyana sannan ta koma bude motar tayi ta shiga jikin ta a sanyaye tada motar yayi sannan ya fara tafiya, tunda taji ya fara tafiya hawaye masu zafi suka dunga zuban mata juyowan da zaiyi yaga tana share hawaye ji yayi duk ba dadi sannan ya gangara bakin hanya yayi parking. Lumshi ido yayi sannan ya bude ya daura su a kanta cizan bakin shi yayi sannan yace, "lafiya mai ya faru ko wani abun ke damun ki?" girgiza kai tayi alaman ba komai hannun shi ya daura a kirjin shi sannan tace, "to menene na kuka ko nine?" daga kai tayi alaman eh zaro ido yayi sannan yace, "ni kuma mai na miki?". Cikin muryan shigwa'ba tace, "ba kai bane yanzu baka barni a gida ba" wani irin dariya ta bashi wanda besan sanda ya fara ba har sai da hakuran shi suka fito sannan yace, "wait ukutee kin tab'a ganin in da aka kai yariya gidan ta sannan ta koma gidan su?" "Eh mana in ba Ba'a tab'a ba a fara a kaina". Kunna motar yayi sannan ya fara tafiya tana yi yana murmushin dan shirman Deeyana ta bashi dariya wani babban shagon siyar da waya ya tsaya da hannu yayi mata alaman bari yaje ya dawo sannan ya fita shagon ya shiga wayoyi ne masu kyau da kuma tsada ya zaban ma Deeyana daya iPhone 7 mai kyau bayan ta pink dan Dameer akwai shi da son pink din abu sai kace mace. Nan ya biya kudin sannan ya siya sim card ya fito shiga motar yayi dan kallon ta yayi sannan ya tada motar sai masarautar mure suna isa yayi parking ya fito itama fitowa tayi sannan sukai part d'in su bedroom d'in ta ta shige dan ji tayi ta gaji sosai bata dade da shiga ba shima ya shigo rike da gwalin wayar a hannun shi mika mata yayi sannan yace, "ki saka caji kafin 8:00 dan jirjin 8:30 zamu bi dan haka ki had'a duk wasu kaya da kike buk'ata". Kallon wayan tayi ita bata amsa ba ita bata ce komai ba daga mata kai yayi sannan yace, "taki ce mana ko bata miki ba?" girgiza kai Deeyana tayi sannan tace, "ai tamin girma" "ko dai ta miki karama ki fada gaskiya dai" turo baki tayi sannan tace, "ai gaskiyar na fad'a" aje wayar yayi sannan ya kamo hannun ta kaman abun arziki sai ji tayi ya had'e bakin shi da nata gaba Deeyana miyan bakin shi sai da ya juye mata a baki dan harda kakalo miyan ma yake sannan daga karshe ya ciza leban ta na kasa sannan ya saki ta. Zaunawa yayi a bakin Bed d'in yana mai da numfashi dan d'an wannan abun da yayi har yaji yanayin shi ya canja kallon ta yayi wanda tunda ya saki ta tana nan durkushe ta rasa yama zatayi ace dan kazanta miyan bakin shi ya sa mata a baki sannan kuma ya cizai ta murmushi yayi ganin tana durkushan ta kasa tashi sannan yace, "ko anjima kika kara turo min baki sai na cizai shi" shuru Deeyana tayi dan baza ta iya ce mai komai ba sabida gani take ya gama da ita. A hankali ya tashi ya fita a dak'in yana tafiya yana bin bango wata irin sha'awa yaji tana taso mai abunda be tab'a faruwa da shi ba kenan dan a rayuwar shi ma mata basu gaman shi amma yau daga wannan abun yaji hajiya babban shi ta motsa, bedroom d'in shi ya shiga direct toilet ya huce ya sakan ma kanshi ruwa ya kai kusan minti talatin sannan ya fito daure da towel a kugun shi zubewa yayi kan Bed. Jaddah da sauran yan uwan Ammi sun gama shiryawa jira suke kawai lokaci yayi su bar Nigeria, Deeyana kam ta wanke baki yafi a kirga in ta tuno abunda ya mata sai taja tsaki haka ta tunga harda ta gaji tayi wanka ta fito. Karfe takwas dai-dai duk sun gama shirin su fada kilisar mai-martaba suka shiga suka mai sallama sannan suka fito duk matan gidan sai da suka fito suka musu rakiya banda fulani da tana kilisar ta wai bata jin dadi, yarima Dameer be damu ba sai ma yafi jin dadi dan ko bayin da ta aiko mai da su cewa yayi baya buk'ata. Haka suka shiga mota yarima Dameer da Deeyana sai jaddah, Abdul ne zai tuka su sauran kuma suka shiga dayan motor sai ta fadawa kuma, basu wani dade a hanya ba suka isa airport lokacin jirgin su sauran minti goma ya tashi Abdul da yarima Dameer sukai sallama. Matakalan jirgin suke hawa Deeyana duk a tsorace take kaman yasan haka ya rike mata hannu har suka shiga jirgin, zaunawa sukai a kujera yana rike da hannun ta can dai ta kwace hannun ta tana kallon jaddah murmushi jaddah tayi dan tana kusa da su, Ba'a dade ba jirgin su ya tashi sai Saudi Arabia...... *Oh ni aunty baby 🙁 har ban so nawa WhatsApp sbd ku dan banyi posting kwana biyu ba kawai to bari ma kuji yajin aiki zan tafi* 😄😄 *Aunty baby taku ce my fan's*😉 [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MY MRS BASAKWACE*❤️ *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝page4⃣7⃣⏩4⃣8⃣ ___________📖 sha-biyu dai-dai suka sauka a Saudi Arabia Ammi da al'mustapha sai kuma Ayusha suka je taro su, Deeyana tana rakube jikin Dameer haka suka sauko daga jirgi da sauri Ammi ta isa gare su baki washe. Jaddah ta fara runguma wa sannan sauran yan uwan ta duban Dameer Ammi tayi Deeyana na ragube jikin shi sai zare ido take, murmushi Ammi tayi sannan ta motso gurin su ta rungume Deeyana duk dai bata ga fuskar ta ba ita ma Deeyana rungume ta tayi tana murmushi, al'mustapha ne yace to kowa ya shiga mota dan dare na kara yi. Ayusha da sai yanzu ta kula da Deeyana ta tab'e baki tana jin wani tsanar Deeyana nan haka dai suka shiga mota Deeyana da Dameer ne a mota daya sai ga Ayusha ta shigo ta zauna kusa da Dameer d'in murmushi ta mai sannan ta fara mai magana da harshan larabci, "bro's nayi miss naka da baka dawo ba sai dai ka ganni a Nigeria". Murmushin gefan baki yayi sannan yace, "lallai ke kin san Nigeria nan shine amma baki zo biki na ba nasha ma zaki biyo Jadda ku taho" wani bakin ciki ne ya rufe ta wato ma bata zo bikin shi ba hmmmm shuru tayi bata ce komai ba dan bata son Deeyana ta raina ta tasan kuma in dai tana mgnr da Dameer sai yaja mata raini gun Deeyana. Ita dai Deeyana tayi shuru dan bajin su take ba shiyasa ta maida fuskan ta titi tana ta kollon gari, haka suka isa gida kowa ya fito a mota Deeyana tasa hannu zata fita kenan Dameer ya rike mata hannu kallan hannun nashi tayi amma bata kalle fuskan shi ba, "hmmm baza ki tsaya mu fita tare ba" girgaza kai tayi alaman A'a fita yayi sannan ta sagaya ya bude mata ita ma ta fito hannun ta yasa cikin nashi sannan suka shiga cikin gidan. Babban parlour gidan shine kowa yake nan ana ta shagalin taran Amarya Deeyana, suna shiga parlour yan uwan Ammi na nan suka tashi da sauri suka tare Deeyana suna gud'a irin tasu ta larabawa nan aka kunna wutan parlour mai kala-kala suka saki kida irin na tarbar Amarya nan jaddah ta fito ta fara rawa irin nasu na larabawa dan balarabe komai girman shi be huce rawa ba nan fa kowa ya fara taka tashi rawan har maza Dameer da Deeyana gefe suka koma ita Deeyana tana ganin abun mamaki can wata ta tawo da sauri ta rike hannun Deeyana ta shigar da ita tsakiyan parlour wai tayi rawa. Tsaye Deeyana tayi tana murmushi nan kyaun ta ya k'ara fitowa kaman ta da Dameer ta fito sak Ammi tsaye tayi kawai tana ganin ikon Allah ba shakka wannan yar Aliyu ce to ya akai gimbiya Haleematun-Sa'adiya taga aliyu har ta had'a yar shi da Dameer aure wannan tayi ma kanta tambaya, jikin ta duk yayi sanyi tana kara kallon Deeyana. Ayusha ce ta riko hannun Dameer wai suyi rawa murmushi yayi sannan shima ya rike mata hannu yana dan juya ta kad'an-kadan dagowar da Deeyana zatayi ta gansu wani iri taji a zuciyar ta wani abu ya tukare mata a makoshi duk sai taji wai-walan da take ya koma bacin rai. Kashe kidan akan sannan aka hada sufura dan cin abinci abinci ne aka yi shi kala-kala Ammi sai nannan take da Deeyana tana kusa da ita shima Dameer yazo ya zauna kusa da Ammi suka sata a tsakiya Ayusha kuma ta zauna kusa da Dameer haka suka fara cin abincin Deeyana dai turawa kawai take dan in ta daga ido ta kalle yanda Ayusha da Dameer suke zaune sai taji kaman ta bar gurin, shi kam Dameer be san ma tana yi ba sai dan firan su suke da Ayusha tana sane in ta kalle Deeyana sai ta galla mata harara ta kara matsawa gurin Dameer. Haka suka gama cin abincin Deeyana duk taji gurin ya isheta gashi tana jin kunyan tama Ammi magana can dai ta daure tace, zatayi sallah jaddah ta kalle Dameer sannan tace, "ka tashi ka dauki matar ka kuje dak'in ka an gyara muku sannan tayi wanka dan nasan akwai gajiya" saurin dago kai yayi ya kalle Jadda badai dak'i daya za'a ce ya dunga kwana da Deeyana ba lallai kam. Tashi yayi sannan ya fara tafiya Ammi tace, Deeyana ta bishi harga Allah Deeyana bata so ba amma ba yanda zatai haka take binshi a baya har suka isa dak'in, shiga yayi sannan ita ma ta shiga kunna wutan dak'in yayi haske ya mamaye ko ina ciki taga ya shiga ita kuma ta tsaya tana kare ma dak'in kallo sai kace dak'in shugaban kasa haduwar shi baza ta iya masulta shi ba. Cire mayafin abayan ta tayi sannan ta zauna a kujera fitowa yayi daga dak'in da ya shiga sannan ya nuna mata wani dak'i yace, "ki shiga bedroom ne akwai toilet a ciki" hmmmm kawai tace, sannan ta tashi ta shiga bedroom ne sai makadedan Bed wanda ya mamaye dak'in gaba daya toilet ta shiga dan tayi wanka tana shiga ya shigo mata da akwatin ta sannan ya fita. Bata wani dade sosai ba ta fito daure da towel ganin akwatun ta sai yaji dadi dan sai da ta fara wankan ma ta tuna kayan ta suna waje, kayan bacci ta saka sannan ta sanya hijab d'in sallah ta fara, toilet yake son ya shiga Amma be sani ba ko ta fito sai dui yaji ya takura tunani ya fara a zuciyar shi yana cewa dole yama Ammi magana ta komar da Deeyana dak'in ta dan zai takura tunda toilet daya ne a dak'in nashi sannan kuma bedroom ma daya ne, can dai ya tashi ya shiga bedroom d'in ya tatda tana sallah. Shiga toilet d'in yayi dan wanka yake so yayi, tana idarwa ta gyara zaman ta a gurin da take ta dan lankwasa kanta jikin Bed d'in dan bacci take ji bata dade ba kuwa bacci ya kwashe ta, kusan minti ashirin ya dauka a toilet d'in sannan ya fito jallabiya ya saka sannan ya huce gurin mirror shi ya fara shafa maya-mayan shi masu kamshi. Yana gamawa ya juya zai fita yaci karo da Deeyana dake bacci kura mata ido yayi yana kallon kyakyawan fuskan ta da ke kama da shi ga dogan hancin ta dan bakin ta dan karami sai yaji ya bashi sha'awa a hankali ya sunguyo in da take dai-dai fuskan ta ya sanya hannun shi yana shafawa gani yayi kaman wuyan ta ya saki daukan ta yayi cak ya sanya ta a bed sannan ya gyara mata kwanciya ya rufe ta da bargo. Dai-dai wajan bakin ta yaje sannan ya sunkuya har zaiyi kiss sai kuma ya fasa ya fita a dak'in, parlour ya fita ya tatda sai fira suke zaunawa yayi shima aka fara dashi can dai kowa ya tashi ya tafi kwanciya dan uku na dare yayi Ammi ce ta kalle shi sannan tace, "naga yariya Dameer masha Allah Allah ya sanya alkhairi ya baku zaman lafiya". Cike da mamaki Dameer ya dago ya kalle Ammi sannan yace, "Ammi baza ki gane ko yariyar wacece wannan ba dan ni Ammi ban san komai dan gane da ita ba d'azu muka je gidan su, abban ta baya nan daman da na ganshi ne to lallai zan gane wani abu a tare da shi to baya nan amma kuma dole fa Ammi muna da dangantaka da yariyar nan wannan kaman yayi yawa". Shuru Ammi tayi tana nazari can dai tace, "to Allah ma sani Amma Dameer ka rike yariyar nan amana dan Allah dan baka santa karka cutar da ita bamu san abinda Allah zaiyi ba gaba". "Hmmmmm Ammi insha Allah dan na daukarwa mahaifin ta alkawari" ya fada murya a raunane. *{😱🤔to ko maiyasa Ammi ta boyewa Dameer Uncle d'in shi Abban Deeyana ne??}* ~Hmmmmmm kuyi hakuri da yana yin typing d'in wllh bani jin dadi kwata-kwata wannan satin sabida ku masoyana nake typing amma ku taya ni da addu'a🤦‍♀insha Allah komai zaiyi dai-dai~ *Aunty baby ce* [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MRS BASAKWACE* 💋 ```Jinjina ta musanman ga masoyan aunty baby kuma masoyan izzar sarauta na gode kwarai da irin kulawar da kuke bani addu'ar ku gare ni, ina godiya sosai kwana biyun nan ko in ce satin nan ban samu damar amsa comment d'in kowa ba to abun ne dq yawa ku kara hakuri insha Allah komai zaiyi dai-dai, comment d'in ku na kara min karfin gwaiwar suburbudo muku izzar``` ```sarauta``` ☺☺☺ *MY ZEE and MY DEAR NEAT LADY Ina taya ku murnar kammala littafin ku kuskuran kukai Allah ya yafe muku fadakarwar da kukai kuma Allah ya baku lada*👌 *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 4⃣9⃣⏩5⃣0⃣ _________📖Sallama sukai da Ammi sannan ya tashi ya tafi dak'in shi bedroom ya shiga yaga har lokacin Deeyana bacin ta take cikin kwanciyar hankali pillow ya dauka ya fita parlour kan duguwar kujera ya kwanta nan da nan bacci ya dauke shi dan a gajiye yake. Washe gari tunda ya fita masallaci be dawo gidan ba gurin Ball ya huce sai kusan karfe takwas ya dawo gida lokacin ya tatda gaba daya ilahirin gidan suna break harda Deeyana tana zaune kusa da Ammi kallon ta yayi sanyi take da atamfa ba wata kwalliya tayi a fuskan ta ba amma yaga ta mai Kyau sosai zaunawa yayi kusa jaddah sannan ya lankwasa kan shi jikin jaddah ya fara cewa "ku baku jiran mutum sai kawai ku fara break ku kad'e". Cire mai kai jaddah tayi sannan tace, "tashi ga uwar ka can ka hau jikin ta ba dai ni ba kuma kana can gurin Ball d'in ka ina zamu tsaya wani jiran ka" murmushi yayi sannan ya saka hannun shi a plate d'in da jaddah ke cin nata abinci ya fara ci, kallon shi Ammi tayi sannan tace, "yau ka jima a gurin Ball d'in lafiya dai ko?". Sai da ya sanya kwai a bakin shi sannan yace, "lafiya lau Ammi muna tare da mus'ab ne shiyasa" "ok" kawai Ammi tace suka cigaba da break d'in su Deeyana ce ta fara tashi tace ta koshi gaba daya Ammi da jaddah suka fara tambayar ta ko abincin ne bata jin dadin shi shiyasa bata ci da yawa ba tace A'a ta koshi ne kawai, jaddah tace to shikenan anjima zasu fita da Dameer a siyo mata kayan abincin Nigeria tunda ciman su da nata ba daya ba. Ayusha kon ta k'ulu ji take kaman ta shag'e Deeyana sai wani lallabata suke ita mantawa ma suke da ita hmmmm kawai tace a zuciyar tana jin tsanar ta a ranta, Deeyana na shiga dak'i wayan da Dameer ya siyan mata ta dauka budewa tayi sai kuma ta tuna bata da sim d'in Saudi a wayan tana budewa kuma sai taga akwai zain a ciki na kasar kenan bata san ma lokacin da Dameer d'in ya saka mata ba, number Amma ta saka sannan ta fara gwadawa ko zai shiga, tana kira kuwa ya tafi taji dadi sosai nan Amma ta dauka tunda taga number waje tasan Deeyana ce shiyasa tana dauka cikin murnar ta suka fara gaisawa. Ammi ce ta kalle Dameer sannan tace, "in anjima ka dauki matar ka kuje ta sauke umrah jibi kuma ku tafi madinah tayi ziyarah" "hmmmm Ammi ki bari sai gobe mana yau ina son fita wani waje" girgiza kai Ammi tayi sannan tace, "yau zaku je tazo kasar mai ya kamata ai da jiya da huri kuka zo sai ta fara sauke umrah ma kafin ta zo nan gidan" "to Ammi shikenan zamu je insha Allah" tashi yayi yace, "Ammi bari naje na watsa ruwa" "to" kawai Ammi tace ta tashi ta shiga kitchen. Yana shiga ya samai ta tana waya da su Amma har lokacin sai murmushi take tab'e baki yayi sannan ya shige bedroom zaunawa yayi a bakin Bed sannan ya daura laptop din shi a ciya yana dannawa aje ta yayi akan bed d'in sannan ya shiga kitchen d'in dak'in dan ya had'a shaye be dade ba ya fito da d'an karamin tire a hannun shi sai kofin shayin kuma, dai-dai zai shiga bedroom suka ci karo da Deeyana ita kuma zata fito shayin gaba daya ya zuban mai a girji gashi da zafi sakin tire d'in yayi yana yarfe hannu dan zafi da sauri Deeyana tayo kan shi tana zare ido dan bata kula da abu a hannun shi ba shi kuma a zaton shi ya zuban mata shayen be saurara zafin da yak'i ji a jikin shi ba ya surai ta sai toilet. Ruwan sanyi ya sakan musu dan shi a girji ne ya zuban mai ita kam tsaye tayi ta kure shi da ido can dai ta sanya hannun ta saman girjin shi da taga ya dafe cikin taushashiyan murya yace, "yana miki zafi gurin" girgiza kai tayi a hankali sannan tace, "be zuban min ba Allah yasa dai baka kone ba" lumshi idon shi yayi kawai bece komai ba ruwan kuma nata zuban musu a jiki, jikin ta na rawa ta sanya hannun ta saman singlet d'in shi tana tabawa a hankali sannan tana dan hura mai iskan bakin ta kuri ya mata da ido yana kallon yanda kashin idon ta ya kwanta dan karamim bakin ta da take hure mai iskan sai yaji kaman ya hade da nashi ya tsosa. Kusan minti goma suna a haka sai can da taji ruwan sanyin ya fara shiga cikin ta ta matsa gefe tana k'ank'amai jikin ta kallon ta yayi da raunannin idanun shi da sauka canja kala yace, "sanyi" d'aga kai tayi alaman eh, towel ya janyo da a jikin kofan bayin sannan ya rufa mata sai ji tayi kawai ya suraita sai kan Bed ya aje ta, juyawa yayi toilet dan ya kara wanke jikin shi tana ganin babu shi ta cire kayan da ke jikin ta ta daura towel d'in sannan ta huce gurin wardrobe ta fara ciro kayan da zata saka. Doguwar rikan material black ta saka sannan ta zauna gaban mirror ta fara shafa maya-mayan shi masu kamshi tana yi tana dan lumshi ido har dai Dameer ya fito daga toilet ya tatda ta dan murmushin gefan baki yayi sannan yace, "in an gama a bani guri na zan shirya nima" da sauri Deeyana ta juya bayan ta tana zare ido sauri kulle idon nata tayi dan ganin shi da towel daure a kugun shi, takowa yayi har inda take zaune sannan ya sanya hannun shi ya dago ta k'ank'amai jikin ta tayi tana cewa "dan Allah ka barni parlour zan tafi". "Lallai ma yariyar nan to mai na miki da zaki dunga wannan abun??" ya fada yana cizan bakin shi, turo baki Deeyana tayi sannan tace, "to ka koma toilet na fita a dak'in" "kai in koma kuma yanzu baxa ki iya fita ba sai na koma lallai kam kisha zamanki har in canza kaya ki shirya ma haram zamu tafi zakiyi umrah". Rufe idon ta tayi da hannun ta sannan ta fara tafiya wai dan karta kara ganin shi a haka sai da ta kai bakin kofa sannan tace, "na shirya" sannan ta fita daga bedroom d'in girgiza kai kawai yayi ya fara shirin shi. K'wank'wasa kofa akai da sauri Deeyana ta tashi ta bude Ammi ce rike da fararan kaya a hannu ta tana ganin Deeyana ta k'ara murmushi sannan ta mika ma Deeyana kayan sannan tace, "'yata wannan kayan ki ne su zaki saka yanzu in zaku tafi haram da yayan ki kinji" daga kai Deeyana tayi tana murmushi sannan ta amsa kayan tace, "to Ammi nagode sosai". Ja mata kumatu Ammi tayi sannan tace, "kar na kara jin kin min godiya a duk abinda zan miki in ban miki ba wa zai miki?" Kasa da kai Deeyana tayi tana murmushi kasa-kasa, juyawa Ammi tayi sannan tace, "sai kun fito" har Ammi ta kule Deeyana na tsaye tana kallon ta tana jin wani irin sonta a ranta komawa dak'in tayi sannan ta ake kayan a kusa da ita tana jiran Dameer ya fito in ya shirya sai ta sanya kayan su tafi. *Nigeria* Gimbiya Haleematun-Sa'adiya ce zaune a kilisarta ta sai juya tufa take a hannun ta ta kasa ci tunani ne fal ranta ta san ko mujima ko mu dade sai komai nata ya fallasa tunda ta riga da ta kowa Deeyana cikin masarautar yanzu mafita kawai take nema dan bata shirya shan kunya ba a cikin masarautar mure, jakadiya ce ta shigo kilisar kallon gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi da tun dazu aka aje mata abubuwa da ban da ban amma ta kasa cin ko abu daya. Zubewa tayi gaban ta ta gama kiraye-kirayen ta gimbiya Haleematun-Sa'adiya na jinta dan bata da bakin da zata iya amsa mata, gyaran murya jakadiya tayi sannan tace, "Allah ta taimaki uwar gijiyata a rayuwata abun da na tsana kuma bana so shine shiga tashin hankali ki nima kikan sanya ya ni cikin tashin hankali Allah ya huci zuciyar ki". Murya a sanyaye gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta fara magana "jakadiya dole in shiga tashin hankali na kawo wukar kashe kaina da kaina cikin masarautar nan yar Aliyu ce fa kin san komai ya ruga da ya gama lalacewa" "Aa uwar gijiyata na samo wani mafita yanzu a shirya miki tafiya saudiyya a zuwan zaki ke kiyi umrah to kinga dole dai ki hadu da su dan zasu zo gaishe ki to ana zamu samu damar aika wannan shigiyar yariyar itama ma" jakadiya ta fad'a tana murmushin mugunta. Numfasawa gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi sannan tace, "hmmmmmm anya kuwa wannan abun zai yihu ko dai mu canja wata shawaran" daga kai jakadiya tayi tace, "to yanda Kika gani ranki ya dade Amma wannan ita ce mafita" gyara zama gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi sannan tace, "to hakan za'a yi Zan samu mai-martaba nayi Mai magana insha Allah ko zuwa wani satin ne sai mu tafi". Dariya jakadiya tayi tace, "yauwa uwar gijiyata ki cire damuwa a ranki da anyi wannan kuma shikenan bamu da wata matsala kuma" ita ma gimbiya Haleematun-Sa'adiya dariya tayi tana jin wani nishadi a zuciyar ta. *Saudi Arabia* Deeyana tayi Shirin ta cikin fararan kaya sun fito suna sallama da su Ammi zasu tafi shima Dameer zaiyi umrah, har wajan mota Ammi ta rako su sannan suka shiga suka tafi Basu da wani nisa da Haram basu wani Dade a hanya ba suka Isa tunda Deeyana ta fara hango agogon Haram jikin ta ya fara rawa Bata tab'a kawo ma ranta zata zo makka ba tunda tasan uban ta mai k'aramin karfi ne Amma gashi Allah Mai iko Wai ita ce a makka zata sauke umrah kuma jin zuciyar ta tayi fes kaman ance mata ga aljanna. Suna fitowa daga mota suka nufan babban kofan da zata sada su da ka'aba Dameer ya jawo Deeyana jikin shi ya rungume be San mai yasa ba hakan kurin yaki wani farin ciki ya rufe shi, haka suka shiga suka fara d'awafi addu'a kon Deeyana ba wanda Bata yi har Dameer ma yi mai take dan shine sanadiyan zuwan ta kasan haka suka gama d'awafi suka tafi safa da marwa komai sunyi shi a nutse dan wani abun Dameer d'in ne ke gaya mata sun Sha ruwan zam-zam Sosai a kofi daya ya diba yasha sannan ita ma ya Bata tashi haka suka gama ibadar su sai bayan sallahn Isha sannan suka kama hanyan gida. Suna Isa gida ko abinci bata ci ba ta kwanta dan ba k'aramin gajiya tayi ba shima dai Dameer d'in hakane wanka yayi kawai ya kwanta ko haduwa da Ammi Basu ba, washe gari Ammi da kanta ta hada ma Deeyana break irin na Nigeria da ta koya su Deeyana basu tashi ba sai kusan bakwai na safe shi yaja su sallah ma duk kunya ya ishe shi be tashi da huri ba. Sai da sukai wanka tukun suka nufi in da ake cin abinci sai da Deeyana ta gaishe da kowa sannan ta zauna in da take zama kusa da Ammi suka fara break bayan sun gama ne Ammi ta jata zuwa D'akin ki tana ta bata tarihin Saudi Arabia. Bayan sati hudu Deeyana da Dameer sunje Madina sai da sukai duk ziyara kafin suka dawo makka guraran shak'atawa da dai sauran su kullum sai Ammi ta matsa ma Dameer ya Kai Deeyana a d'an zaman da sukai wata irin shakuwa mai karfi ta shiga tsakani su sun Saba sosai dan yanzu abinci ma in ba tare ba Basu ci kuma wannan Ammi ce ta Saba musu sai ta had'a musu abinci su uku da ita tace suci tunda suka saba ma Sai ya zama su biyu suke abin su. Nigeria. Gimbiya Haleematun-Sa'adiya tana ta shirye-shiryan tafiya saudiyya Dan mai-martaba ya barta tunda tace umrah zata to, sati na gaba ne tafiyan nasu sai murna take Dan burin ta ya kusa cika sa'i da lokaci ta Kan Kira Dameer tace ya Bata Deeyana su gaisa haka nan yake Bata ita ma Deeyana ba wani sakin jiki take da ita ba Yana kula da ita duk santa zai Bata waya yace, momma to sai yaga yanayin ta ya canja. Amma da Abba suna cikin kwanciyar hankali Dan kusan kullum sai sun gaisa da Deeyana Dameer ne ma su biyu suka tab'a magana da Abba amma Amma kuwa kusan duk kwana biyu sai ya Kira ta sun Sha hiran su. Wata ranar juma'a mai-martaba ya dawo daga sallah juma'a yana zaune a fada aka ga yayi taga-taga zai fadi cikin tashin hankali mutan fad'a da fadawa suka taro shi idon shi yayi sama, malaman fada ne sukayo Kan shi aka fara duba shi addu'a suka fara Mai da suka ga abun bana yi bane sukai part d'in shi da shi zuwa lokacin gaba daya masarautar mure tasan halin da sarki Fahad Abdullah yake ciki. Gimbiya Mabaruka ana fad'a mata ta tafi part d'in nashi yana kwance Kan Bed har lokacin idon shi na sama kuka ta fashe da shi ta fara tambayan mutan fada mai yasa mai shi, gimbiya Haleematun-Sa'adiya da gimbiya Marwa a tare suka shigo kowa na tamabayan mai yasa mai shi gimbiya Aisha ma ta shigo duk dai suka hadu ana ta jimamin abunda ya samu mai-martaba. Likitan sarki Fahad Abdullah aka Kira nan da nan kam sai gashi ya hau duba shi kowa yace ya fita a D'akin kusan awa guda yana duba shi sannan ya fito parlour zuwa lokacin kowa ya hadu har su sarauniya Maimunatu da sauran yan uwan ta suna ganin shi suka fara tambayan shi ya tashi, kallon su yayi sannan ya girgiza kai yace, "Mai-martaba Yana da wata damuwa to gaskiya a tunani na ita ta haifar mai da matsala yanzu haka zuciyar shi tana gab da bugawa amma Alhmdllh yanzu na mishi wasu allurai zuwa gobe Zan k'ara zuwa na duba shi Allah ya k'ara sauki ya k'ara mai lafiya amma gaskiya kusan abun da ke damun shi". Gaba dayan su juya maganar da likita ya fad'a suke to mai yake damun mai-martaba haka?? fita likitan yayi su kuma suka hau tunani kowa da abunda yake tunani a zuciyar shi gimbiya Mabaruka ce tayi karfin halin shiga bedroom d'in da mai-martaba ke kwance zaunawa tayi dai-dai kan shi sannan ta fara cewa, "abunda ke damun ka be huce tunanin matar ka da kanin ka ba, ga abunda saurin fushi ya jawo ma, ko baka fada cewa kana tunanin su ba Ni nasan haka ne Allah ya baka lafiya amma a tunani k'anin ka na kusa da kai yanzu". Tana gama fadan haka ta tashi ta fita a D'akin, mai-martaba da tunda ta fara magana ya bud'e idon shi amma ba wani jinta yake Sosai ba dan yana jin jiki sama-sama yaji karshan maganan ta. Can kuwa har gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta buga waya ta kira yarima Dameer ta sanar mai cikin tashin hankali Dameer yace, Mata insha Allah gobe zai zo, a zahiri gimbiya Haleematun-Sa'adiya kwata-kwata bata ji dadin rashin lafiyan mai-martaba ba tunda a satin zata tafi saudiyya yanzu kam tunda bashi da lafiya ai dole ta jinkirta da tafiyan shiyasa take addu'a Allah yasa Dameer yazo da Deeyana dan in ta ce mai ya taho da ita to zai iya tunanin wani Abu tunani ta fara to yanzu ya zata billo ma al'amarin. Dameer kam tunda gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta gaya mai mahaifin nashi bashi da lafiya ya kasa tsaye ya kasa zaune Deeyana ma duk ta shiga damuwa sabida ganin shi a haka, Ammi ce ke kwantar mai da hankali cema Deeyana kawai yayi ta shirya gobe zasu tafi Nigeria budar bakin Ammi sai tace, itama zata amma ba masarautar su zata sauka ba kowa yayi mamaki to mai zatayi a Nigeria kuma. { ~To nima dai aunty baby tambayar da nake kenan?? My fan's ko Kun san amsan??~ 🤔} Washe gari suka shirya sai Nigeria harda Ammi kuma shi dai Dameer kala bace ba dan gaba daya hankalin shi na gun mahaifin shi, sun sauka lafiya In da fadawa suka zo taran su gidan yarima Dameer na can GRA ya kai Ammi Dan can suka fara hucewa ma Deeyana da tace Dameer ya barta a nan yace Aa gwara su tafi tare haka suka bar Ammi a gidan Sai musu kula da gidan. Suna Isa masarautar part d'in mai-martaba suka huce Dan ko nasu part d'in Basu je ba a parlour duk suka samu mutan gidan sarauniya Maimunatu tana ganin su ta tashi da saurin ta ta rungume su rungume ta shima Dameer yayi a hankali Yana cewa, "ya jikin Abban". Sakin su tayi sannan ta kama hannun Dameer suka shiga bedroom d'in da mai-martaba yake, kwance yake da sauri Dameer ya saki sarauniya Maimunatu ya tafi gun shi zaunawa yayi a bak'in Bed d'in sannan ya kama hannun shi duka biyun ya saka a nashi sannan yace, "Abba mai yasa mai ka haka?" Sarauniya Maimunatu ta matso wajan Bed d'in sannan ta dafa kafad'ar shi tace, "bro's baya magana tun jiya munyi munyi yayi magana yayi shuru". Kallon shi Dameer yayi sannan yace, "Abba kana jin mu dan Allah kayi magana" kaman daga sama suka ji yace, "khaujut khaujut" zaro Ido sarauniya Maimunatu tayi sannan tace, "Abba" murmushi Dameer yayi yana Kara had'a hannun shi da nashi sannan yace,..... *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *🤴IZZAR SARAUTA FAN'S👸🏻* *Aradu Ina jin dadin comment d'in ku Allah ya bar kauna aunty baby taku* *ce😍* *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 5⃣1⃣⏩5⃣2⃣ ___________📖yace, "Abba ya jikin naka Ammi tana Saudi Arabia amma tana gaishe ka" magana mai-martaba ya fara a hankali irin muryan marasa lafiya yace, "da gaske tace ka gaishe ni? " daga kai Dameer yayi yana murmushi sannan yace, "eh" fita sarauniya Maimunatu tayi tana murna ta gaya ma duk mutanan parlour cewa Abba ya tashi. Kowa tashi yayi yana murna ya shiga bedroom d'in Deeyana da ke zaune kusa da gimbiya Mabaruka ta tashi ita ma dan taje ta gaishe shi dan yau bata samu fuska a gun kowa ba gimbiya Haleematun-Sa'adiya in banda hararan ta ba abun da take duk sai taji ba dadi a zuciyar ta ta yanke shawaran anjima zata ce Dameer ya kaita gun Ammi. Haka kowa ya shiga ya gaishe shi suna ta murna ya tashi, sai da suka ji ana kiran sallah Dhuhr sannan kowa ya tafi part d'in shi su Dameer suma suka huce nasu. Yarima Dameer da ya kula duk Deeyana bata da kuzari sai ya tambaye ta menene tace ba komai kawai ya kai ta gun Ammi tunda dai ta gaishe da mai-martaba dan murmushi yayi sannan yace bazai Kai ta ba abun zai zama magana tayi hakuri kawai ba dan ranta yaso ba hakan nan ta hakura. Tunda gimbiya Haleematun-sa'adiya ta koma D'aki ita da jakadiya suke shirya yanda zasu cin ma burin su tunda gashi har Deeyana ta zo jakadiya tace, "uwar gijiyata Ina da shawara" kallon ta gimbiya Haleematun-sa'adiya tayi sannan tace, "menene shawaran". Jakadiya tace, "gobe ki shiga kitchen da kanki kiyi ma Deeyana abinci ki Kira ta taci, Kinga ba Wanda zaiyi tunanin wani abu aka saka a ciki" jinjina kai gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi sannan tace, "Baza a gane ba kuwa gaskiya a canja wata shawaran Amma wannan daga ji za'a gane in dai ta mutum kin san dole ayi binkice dan haka a canja wata shawaran". Rik'e baki jakadiya tayi alaman tunani, ita ma gimbiya Haleematun-sa'adiya Kan ta ya kulle tunanin kawai take. Shiryawa Dameer yayi cikin blue d'in shadda yayi kyau sosai, ya shiga bedroom d'in Deeyana kallon ta yayi sai game d'in ta take a waya cikin nishadi murmushi gefan Baki yayi sannan yace, "ni zan fita bazan Dade ba zuwa anjima kad'an zan dawo". Shagwa'be Fuska Deeyana tayi sannan tace, "Ni dai wallahi tsoro nake ji sai dai ka kaini gun Ammi amma bazan iya zama Ni daya ba". Dariya ta bashi sai da ya dara Kam sannan yace, "nace miki baza ki fita daga masarautar nan ba kina son jamin magana ko to shikenan zan turo miki kuyangu sai su taya ki zama Ni in da zani mata basa zuwa da mun tafi tare". Zaro Ido tayi cike da mamaki tace, "mata basu zuwa to sai su fara zuwa a kaina kawai dai kace min gun budurwar ka zaka shine baka so ka tafi dani". Matsowa yayi dai-dai inda take sannan yace, "hhhh lallai yariyar nan waya gaya miki Ina da budurwa ni mata basu gaba na ko ke ai k'ak'aba min akai". "K'ak'aba ma" Deeyana ta mai-maita dan maganar ta dake zuciyar ta, "hmmmm nima haka dan da yanzu Ina karatu na Amma aka k'ak'aba min kai". Cizan labb'an shi yayi sannan yace, "Ni na tafi" shuru Deeyana tayi Bata ce mai k'ala ba har ya juya sai kuma ya dawo kissing din goshin ta yayi sannan yace, "yar k'wanwata ba dai fushi kikai ba". Goge in da yayi kissing din nata tayi sannan ta tashi ta bar gun bin bayan ta yayi da murmushi dan duk abinda tayi burge shi take, sannan ya tashi ya fita. Tana jin fitar shi ta dawo ta saka alkbban ta dan haka kawai taji tana son zuwa part din gimbiya Haleematun-sa'adiya, tazo dai-dai fita daga parlour su ta hadu da kuyangu wai yarima Dameer ya turo su taya ta zama, gyad'a kan ta tayi sannan tace su rakata part d'in gimbiya Haleematun-Sa'adiya. Tare suka tafi har part d'in sannan suka jirata a waje dan tace ba dadewa zatayi ba, ta kama abunda zata bud'e kofar parlour kenan taji kaman ana anbatan sunan ta tsayawa tayi cak, jakadiya ce tace, "yauwa uwar gijiyata kawai hakan za'a yi in aka kashe uban nata ai shikenan". Murmushi gimbiya Haleematun-sa'adiya tayi sannan tace, "Allah ya kaimu gobe da Kaina zanje part d'in nasu in bata wannan abun ta kaima Aliyu hhhhh ai Aliyu ka mutu ka gama wato shiyasa da aka je neman auran yace da bazai bayar ba lallai Aliyu". Jikin Deeyana ne ya fara rawa tana so ta gane maganar da suke Amma ta k'asa ba dai ana nufin mahaifin ta ba to Abban ta Mai ya had'a shi da masarautar nan juyawa tayi da sauri ta fita a D'akin, part d'in su ta tafi jikin ta ba inda baya rawa tana shiga parlour ta zube kan kujera tana nanata maganar da suke yanxu. Dafe kanta tayi sannan tace, "innalillahi wa'inan ilaihir rajiun mai yake shirin faruwa lallai akwai abunda Abbana yake boye mana to menene had'in shi da masarautar nan?", tunani ta dunga yi to yanzu mai zatayi can dai zuciyar ta ta bata wata shawara. Tashi tayi ta gyara alkbban ta sannan ta fita gurin motocin gidan ta nufa addu'a take kawai Allah yasa akwai drive a gun tana zuwa ta fara laka D'akin da ta gani jikin motocin wani bafadai ne ya tawo da sauri sannan ya durkusa ya gaishe ta ko amsawa bata iya Yi ba tace, "Ina drive?". Da sauri mutumin ya tashi tsaye yace, nine ranki ya dade nuna mai mota kawai tayi sannan tace, "zaka kaini wani guri yanzu" to kawai bafadan yace, sannan ya shiga daya daga cikin motacin, ya matso dai-dai in da Deeyana take, shiga tayi zuciyar ta kaman zata fashe sabida tsoro. Dai-dai ta shiga Dameer ya fito a mota ta glass yaga kaman Deeyana da sauri ya k'ara kallon gurin itace kuwa nan kuma motar ta fita daga masarautar, shima shiga mota yayi da sauri ya fara bin duk inda motar da Deeyana tayi, ita kuma Deeyana tana ta ma driven kwatancan gidan su hardai suka kawo gidan. Dameer yayi mamaki sosai to mai ya kawo ta gida sannan bata gaya mai ba kafin ya gama tunani yaga har ta fita daga motar ta shiga gidan, shima fita yayi a tashi motar ya bita tana shiga gidan ta fashe da kuka a sakar gida ta tatda Amma da Abba zaune kan tabarma suna fira gaba dayan su suka kalle ta. Zubewa tayi kan tabarma sannan tace, "Abba Dan Allah ka gaya mana asalin ka Kai waye a gidan su Dameer Abba Mai ya had'a ka da gimbiya Haleematun-sa'adiya da har take son kashe ka Abba Dan Allah ka fad'a mana" daga Abba har Amma gaban su sai da ya Fadi barin ma Abba. Jikin Amma na rawa ta rungume mai Deeyana sannan ta kalle Abba da yayi shuru tace, "ka gani ko kaga abunda nake gaya maka kullum magana ta ka gaya mana asalin ka amma baka kula zancen gashi nan yanzu ai Sai ka gaya ma Yar ka Dan Wallahi nima na gaji Ina so nasan asalin ka, ko dan kaga mahaifina na da kawaici ya kasa tambayar ka?". K'ala Abba ya kasa cewa Daman abunda yake gudu kenan shiyasa yaso yak'i auran nan gaba daya dan yasan wannan ranar zata zo gashi kuma, kallon shi Deeyana tayi da Idon ta da yayi jajir tace, "Abba yanzu baza ka fad'a mana ba Abba Wallahi bazan tab'a komawa gidan nan ba in dai baka fad'a mana cewa Kai waye ba..." kasa karasawa tayi ganin Dameer tsaye bakin kofa. Murya a raurane ya fara magana, "Abba ko dai kaina uncle d'ina uncle Aliyu da Ammi na ta bani labari Abba ko shiyasa ranar daurin auren mu ka fad'a min kalaman da nake ta jimamin su a zuciyata Abba kana nufi yanzu Deeyana k'anwa ce a gare ni Abba ka taimake ni ka bani wannan amsar". Tashi Abba yayi sannan ya.... _🙆Wayyo Ni aunty baby yau bana jin yin typing kuyi hakuri da wannan to ko mai Abba zaiyi??_ 🤒🤒 *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MAI-GWAZA* *NEAR LADY* *MRS BASAkWACE* *UMMU NABIL* *UMMU MUDASSIR* *INNARO* *MOM AYSAR* *MOM IRFAAN* *MOM ABDALLAH* *UMAIMA ALIYU* *HALEEMA ADAM* *KHAUSAR* *AISHA GAIDAM* *EESHAA* *MMAN MEENERHT* *MMAN ISLAM* *AMIEENARH* *MMAN ZEE* *UMMU SAFWAN* *MMAN HAYDAR* *UMMUH FADIMA* *HANNAH* *KHADIJA* ```Jinjina da gaisuwar ban girma gare ku masoyana a ko Ina Ina alfahari da ku da bazar ku nake rawa, kuyi min afuwa😀kona ta kawo min k'orafin na d'aga muku hankali har kwana shida baku jini ba kuma bana online hakan ya faru ne sanadiyar tafiyar da mukai, sannan kuma an rufe min sim card to na canja sim card ba wanda yake da number shiyasa ko kun kira bazai tafi ba,😅kusan k'asar da ba taka ba dole sai da hakuri😁to alhmdllh Allah ya dawo da mu lafiya nagode sosai da kulawar ku Allah ya bar kauna``` *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 5⃣3⃣⏩5⃣4⃣ ___________📖 sannan ya rungume Dameer yana dan bubbuga bayan shi a hankali shima Dameer rungume shi yayi. Kwalla ce ta ciko ma Dameer sannan yace, "Abba ko baka fad'a ba nasan kaine uncle Aliyu Abba mai yasa ka boye min kan ka? ". Daga Deeyana har Amma sakin Baki sukai suna kallon ikon Allah, sakin juna sukai sannan Abba ya zauna shuru yayi yana hango ranar da ya bar cikin masarautar su wacce baya fatan ya k'ara komawa. Murmushi Dameer yayi sannan yace, "Abba ka mana bayani nasan su Amma suna so suji asalin ka to yau gashi Allah yayi saka gaya musu" ya karashe maganan yana murmushi, shima Abba murmushi yayi sannan yace, "sai munje gidan baba tukun Dan shi ya kamata na fara gayawa asalina". (Mahaifin su Amma kenan) Murmushi Deeyana tayi sannan tace, "to Abba sai ku shirya ai mu tafi gidan" na su Amma suka tashi suka shirya Dameer da Deeyana suka fara fita suna shiga mota Dameer ya kama hannun Deeyana ya had'a da nashi ya matse har Sai da Deeyana tayi K'ara sannan ya saki kallon shi tayi cikin shagwa'ba tace, "wannan wani irin mugunta ne? ". Tab'e Baki yayi sannan yace, "hukunci na Miki" "hukunci kuma mai nayi? " ta fad'a cike da mamaki. "Waye ce Miki ana fita ba'a sanar ma miji ba to shine laifin da kikai kuma na miki hukunci shikenan ya huce" ya fad'a yana basarwa, turo baki Deeyana tayi tana Shirin mayar mai sai ta hango su Amma. Fitowa su Amma sukai da sauri Dameer ya fita ya bud'e masu mota murmushi Abba yayi sannan ya dafa kafad'ar shi yace, "Allah ya maka Albarka" murmushi Amma tayi tana cewa Ameen. Suna shiga ya tada motar sai gidan su baba Basu wani dade a hanya ba suka Isa duka suka fito suka shiga gidan, baba ya dawo daga kasuwa kenan mama tana kitchen tana girki suka ji sallaman su Abba mama ce ta fito tana musu sannu da zuwa sannan ta shinfid'a musu tabarma. Bata ma ga su Dameer ba sai daga baya tayi murna sosai Baba ma da ya gansu yaji Dadi nan mama ta kawo musu ruwa suka sha sai da suka dan jima suna Hira sannan Abba ya gyara zama ya fara ma baba bayanin komai tun daga ranar da mai-martaba ya Kore shi har zuwa ranar da baba ya ganshi a wannan runfa ya taimaka mai. Ba Wanda be zubar da hawaye ba dan tausayi baba yace, "Allah mai Ido Ashe kai dan gidan sarauta ne shiyasa duk mutumin da ka gani karka wulak'anta shi sabida baka San baiwar da Allah ya Mai ba ita kuma wannan Mata abunda ta muku Allah ya Mata dan ta cutar da ku yanzu shi wannan yaron ita gimbiya khaujut d'in ne? ". D'aga Kai Dameer yayi sannan yace, "Ammi ma tana k'asar Nan Dan tare muka zo da ita" baba yace, "lallai ba wanda ya Isa yayi wannan Abu sai Allah yanzu garin muguntar da take so tayi gashi ta had'a zumunci kuma insha Allah wannan Abu da tayi shine sanadin tonan asirin ta". Haka sukai ta tattaunawa har na dan wani lokaci sannan Abba yace, su Deeyana su tashi su tafi gida dan dare yayi Deeyana ji tayi kaman tace baza ta ba dan ba k'aramin dadi take ji ba in tana tare da mahaifan ta ba hakan nan suka tashi suka musu sallama suka tafi. A mota Deeyana tayi shuru can kasan zuciyar ta kuwa farin cikin ne wanda bata san dalilin shi ba, murmushi Dameer yayi dan shima cikin farin cikin yake yanzu Deeyana k'anwar shi ce kuma matar shi amma ya gode ma Allah driving yake cikin nishadi dan ji yayi farar daya son Deeyana ya shiga zuciyar shi addu'ar shi kawai Allah yasa itama ta so shi. Suna Isa masarauta ya fito yazo inda Deeyana take ya bud'e mata zata zura kafa ta fito kawai taji ya sungumai ta k'ank'ame shi tayi tana gudun karya yarda ita murmushi yayi ganin yanda take rik'e mai riga sai kace yace zai yarda ita, da kafa ya bud'e k'ofan parlour su yana shiga ya fara juye-juye da ita. Kara Deeyana ta fara yi tana k'ara k'ank'ame shi a haka har suka shiga bedroom d'in ta Kan Bed ya aje ta yana dariyan mugunta, turo baki Deeyana tayi sannan tace, "Allah nima sai na rama haka kurin ka jinjigani" shima kokayan muryan ta yayi sannan yace, "sai dai ki ramai yariya dan ni baza ki iya dani ba". Kwafa tayi sannan tace, "to shikenan mu zuba zaka ga na rama kuwa" tab'e Baki yayi sannan yace "okayyyyy" yana fita daga D'akin, murmushi tabi bayan shi da shi tana jin wani annashuwa a tare da ita. D'akin shi yaje yayi wanka sannan yayi alwala yazo ya fara nafila yana gode ma Allah da ya fara warware ma matsalolin shi daga karshe kuma ya fara rokan Allah yasa Deeyana ta so shi dan ya daukarwa kan shi alk'awarin bazai tab'a kusantarta ba har sai ranar da ya tabbatar tana son shi ita ma ta tabbatar yana sonta. Washe gari da wuri ya tashi sabida zai fita Ball Park tunda ya leka Deeyana ya tabbatar tana lafiya ya fita, wajan karfe bakwai ya gama Ball d'in shi gidan da Ammi take ya nufa dan ya kosa ya sanar mata da yaga uncle Aliyu, yana Isa ya fito daga motar shi ya shiga gidan babban gida ne dan har swimming pool akwai dan in yazo Nigeria wata ran nan yake sauka kaman gidan shan-iskan shi ne. Bedroom ya shiga dan yasan tana can a kan sallaya ya tatda ta zaunawa yayi kusa da ita, sai da ta kammala azkar d'in ta sannan ta kalle shi da mamaki tace, "Kaine yanzu da safan nan Ina ka bar Deeyana nan?". Gaisheta yayi sannan yace, "Deeyana na gida na fito Ball ne shine nace Bari na zo na ganki na miki wani albishir kuma" ya k'arasa maganar yana murmushi. "To Allah yasa alkhairi" Ammi ta fad'a tana mai da hankali ta kan shi, "Ammi jiya na hadu da uncle d'ina Ashe Ammi shine mahaifin Deeyana Ammi amma mai yasa baki gane Deeyana ba kuma suna kama da uncle Aliyu sosai". Murmushi Ammi tayi sannan tace, "na gane Deeyana tun ranar da na fara ganin ta gaya maka ne kawai banyi ba sabida Ina so zuwan nan da nayi ya kasance mun hadu da Aliyu mahaifin Deeyana kenan na san zakayi mamaki sosai" gyara zaman shi yayi sannan yace, "Wallahi kuwa Ammi nayi mamaki jiya duk ya gaya mana komai da komai har wa'inda suka taimake shi kakan Deeyana kenan". Ammi tace, "insha Allah yau zaka kaini gidan su Deeyana dan Ina so na hadu da Aliyu dan wannan karon Insha Allah sai mun kawo karshen gimbiya Haleematun-Sa'adiya" "nisawa Dameer yayi sannan yace, "to shikenan Ammi duk yanda kika ce hakan za'a yi Allah ya bamu nasara dai". "Ameen " Ammi tace, tashi yayi sannan ya kalle Ammi yace, "Ammi Bari na tafi sai zuwa anjima jiya Deeyana sai mitar in kawo ta gurin ki take amma ammi bazan kawo ta ba" murmushi Ammi tayi sannan tace, "Deeyana kenan". Sallama Dameer ya mata sannan ya fita, driving yake yana tunanin Deeyana murmushi yayi yana jin wani nishadi a tare da shi har ya isa gida direct bedroom d'in shi ya huce dan yafi so yayi wanka tukun zama yayi a bak'in Bed d'in shi sannan ya fara cire takalmin shi yana gamawa ya dauka towel ya shige toilet. Daure take da towel ta fito daga toilet dan yau bata tashi da wuri ba sabida tana fashin sallah zaunawa tayi gaban miroo ta fara shifa mai, tana gamawa ta huce gun wardrobe d'in ta ta fito da kayan da zata saka sauri-sauri ta saka kayan dan ji tayi ana noking fitowa parlour tayi tana kallon kofar parlour su kaman daga nan ne ake noking ita a zaton tama Dameer ne dan ta duba bedroom d'in shi d'azu baya nan. Isa tayi gun kofar ta bud'e gimbiya Haleematun-Sa'adiya ce tsaye ita da jakadiya sai kuma kuyangu uku, sai da gaban Deeyana ya fad'i amma hakan nan ta k'ak'alo murmushi ta fara gaisher da gimbiya Haleematun-Sa'adiya, kallon ta gimbiya Haleematun-sa'adiya tayi sannan ta sakin mata murmushi wanda daga ganin shi kasan na makirci ne. "Deeyana ya kike Ina Dameer d'in Kuna lafiya ko?" Gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi maganar tana kallon Deeyana, jinjina Kai Deeyana tayi sannan tace, "lafiya lau" jakadiya tace, "to a ba mai girma gimbiya Haleematun-sa'adiya guri zata huce" murmushi Deeyana tayi sannan tace, "daman yanzu zance mata ta shigo" tana fad'an haka ta dan matsa a kofar shigowa gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi jakadiya da kuyangu suna take mata baya. Duguwar kujera ta zauna Deeyana ta shiga kitchen kawo mata abin motsa baki jakadiya ta matso ta sannan ta fara mata magana a kunne, daga kai kawai gimbiya Haleematun-sa'adiya tayi tana murmushi Deeyana na fitowa rik'e da babban tare cike da kayan motsa baki kuyangun suka tashi da sauri suka amsa suka aje gaban gimbiya Haleematun-sa'adiya. Zaunawa Deeyana tayi a kujeran kusa da gimbiya Haleematun-Sa'adia tayi k'asa da kanta dan gaba daya jikin ta rawa yake, miko mata leda jakadiya tayi sannan tace, "wannan kyauta ce gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta baki yau ya kamata ki ziyarci mahaifin ki dan haka ake wa duk wacce aka kawo masarautar nan to bayan biki zata je gidan su dan tama iyayan ta ban gajiya to ku Dan kunyi tafiya ne amma yanzu tunda kin dawo sai ki Kai mai". Amsa Deeyana tayi tana kallon ledan murmushi Gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi sannan tace, "y'ata da fatan Baki raina ba in dai baki raina ba sai anjima kije ki kaima mahaifin ki dan shine ya cancanci kyauta ita ma mahaifiyar taki insha Allah akwai nata amma mahaifin shine gaba" shuru Deeyana tayi dan Bata san ma mai zata ce ba da k'yar ta iya budan baki tace, "Allah anfana". Tashi gimbiya Haleematun-sa'adiya tayi sannan tace, "bakomai Deeyana ai ke y'ata ce" da Ido ta bisu har suka fita a D'akin, ledan hannun ta ta k'ara dubawa to menene wannan?? dashi kenan take so ta kashe mahaifin ta lallai wannan matar ta cika makira tashi tayi zata shiga bedroom d'in ta Dan tana so ta Kira Abban ta yanzu, yana tsaye ya sakala hannun shi cikin k'irjin shi, tun shigowar gimbiya Haleematun-Sa'adiya yake tsaye amma basu gan shi ba. Kallon ta yayi sannan ya duba ledan da ke hannun ta, hannun shi ya miko alaman ta bashi mik'a mai tayi tana kallon shi yana amsa ya fara duba ledan yana duba abin da ke ciki girgiza kai kawai yayi sannan yace, "da mai zaki da ita ya kamata duk abinda zakiyi ki dunga sanar min". Dafe Kan ta tayi da hannun ta sannan tace, "nasha baka nan ne shiyasa!! hmmmm yanzu da gaske dai kashe mahaifina take son yi? ". murmushi Dameer yayi yana cizan baki shi sannan yace, "insha Allah komai nata ya kusa zuwa karshe" "hmmmmm Allah yasa" Deeyana ta fad'a sannan ta shiga bedroom d'in ta. Kitchen ya shiga ya hadu ☕ coffee sannan ya fito ya zauna kan kujera ya daura laptop d'in shi yana dan wani aiki, ita ma Deeyana fitowa tayi ta zauna tana buga game a wayan ta shuru kusan minti goma can dai Dameer ya aje laptop d'in ya dawo kujeran da Deeyana ke zaune ya daura Kan shi kafad'an ta ya fara danna waya shuru Deeyana tayi mai dan tasan tsokana yake nema can dai yaji tak'i kula shi sai ya dawo da kan nashi cinyarta. Tab'e baki Deeyana tayi sannan ta cigaba da abinda take dan kwatakwata tunanin gimbiya Haleematun-Sa'adiya yak'i barin ta shiyasa baza ta iya biye mai ba shi kam Dameer so yake su saba Sosai yanda son shi zai shiga zuciyar ta lokaci daya, kallon ta yayi sannan yace, "wai menene?" Aje wayan tayi sannan tace, "to yanzu ya zamuyi da wannan matar ni gaskiya tsoro nake ji". D'ago Kan shi yayi sannan yace, "tsoro kuma hhhhhh ki cire komai a ranki anjima zamu fita kaman gidan Abban muka je dan nasan yanzu idon ta na kanki zaki fita ko baza ki fita ba to in muka fita shikenan mun gama da game d'in yau" "hmmmmm" kawai Deeyana tayi ta kwantar da kanta Kan saman k'irjin shi. Tunda gimbiya Haleematun-sa'adiya ta koma D'aki take ji yau kaman ta taka rawa sabida tasan ta gama da Aliyu a duniya sauran Deeyana kuma dan ita ma bata barta bane tana nan dawowa kanta sai an gama da mutuwar Aliyu kuma, jakadiya dake kusa da ita zaune ta washe Baki sannan tace, "Allah ya taimake ki yau mai kike ji akan wannan Abu da zai faru ace Aliyu zai mutu ai gobe sai kin had'a mana party". "Hhhhhhh karki ji komai jakadiya ai abunda yafi party ma zan had'a ke dai Allah yasa muji alkhairi" gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi maganar tana wani kafirin murmushi. Alhmdllh mai-martaba sarki Fahad Abdullah Allah ya bashi lafiya ya dan samu sauki dan har fada ya fito Amma abunda yanzu ke damun shi shine tunanin Aliyu da gimbiya khaujut da baya bace Mai ko na minti daya ko wani lokaci cikin tunanin halin da suke ciki yake. Wajan karfe biyu Yarima Dameer ya fito fada ya shiga ya duba jikin mai-martaba yaga yaji sauki sosai, sai da sukai sallahn asr sannan ya koma part d'in shi Deeyana ta shirya suka fita, gidan da Ammi take suka nufa Deeyana ba k'aramin Dadi taji ba suna Isa Ammi ta fito ta tare Deeyana ita ma Sai murna take Dan tayi missing d'in ta haka sukai ta fira sannan Ammi ta shirya itama dan zasu gidan su Deeyana. A mota Dameer ke ba Ammi labarin zuwan da gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi gun Deeyana murmushi Ammi tayi sannan tace, "hmmmm Allah sarki duk wani makirci nata yazo karshe da yarda Allah" haka sukai ta tattaunawa har suka Isa gidan su Deeyana, a tare Deeyana da Ammi suka shiga gidan sallama sukai Amma najin muryan su Deeyana ta fito da sauri tana musu sannu da zuwa. Parlour ta kai su tana ta kallon Ammi gaisawa sukai cikin mutunci kaman sun San juna Amma sai haba haba take da su ta kawo musu wannan ta kawo musu wancen haka dai sosai Ammi ta zage suna ta firan su Dan Dameer da Deeyana ma D'akin Deeyanan na da suka shiga suma suna nasu firan haka har Abba ya dawo beyi mamakin ganin Ammi ba sai ma murna da yayi. Nan Abba ya zaune suka fara gaisawa da Ammi, "Abba yace, "abun mamaki ko a mafarki ban tab'a zaton zan k'ara ganin ki ba Bari kuma d'ana Dameer Allah mai iko!!!;" "hmmmmm Allah kenan ai nima Wallahi ban tab'a zaton zan dawo Nigeria ba gashi wacce ta raba ta k'ara had'awa". Shuru Abba yayi sai yake jin kaman yanzu abun ya faru to ba yanda zasuyi haka Allah ya tsara nan dai suka fara tattaunawa yanda zasu tona ma gimbiya Haleematun-Sa'adiya duk wasu makirici da take kullawa, Ammi ta gayawa Abba abunda ta kawo ma Deeyana d'azu akan ta kawo ma mahaifin ta, nisawa Abba yayi Sannan ya tashi da kan shi ya Kira Dameer da Deeyana ya fara magana kaman haka..... *AFUWAN AFUWAN kuyi hakuri masoyana nasan na muku laifi rashin jin IZZAR SARAUTA kwana biyu tafiya ce ta kamani shiyasa Amma kuyi hakuri nima ba Haka Raina yaso ba insha Allah yanzu zaku dunga jina kullum* *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MISS XERKS*❣ ~Happy birthday 🎂🎈🎉 to me💃💃💃💃am +1~ *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 5⃣5⃣⏩5⃣6⃣ ________📖"da farko dai Allah ya sanya ma auran ku albarka Dameer Deeyana wannan aure naku had'in Allah ne dan mutum bazai tab'a had'a wannan abu ba to Allah ya baku hakurin zama da juna" gaba dayan su suka amsa da Ameen. Abba ya cigaba da cewa yanda zamu billo ma wannan matar shine a mai-makon gobe taji mutuwa ta kaman yanda take zato sai kuma mu, mu shirya mu tafi masarautar mure masarautar da ban tab'a zaton zan k'ara shigan ta ba Amma yanzu k'addara ta saka zan shiga dan in kawo k'arshan gimbiya Haleematun-sa'adiya". Murmushi Ammi tayi sannan tace, "gaskiya ne wannan shawaran naka yayi insha Allah gobe zamu kawo k'arshen gimbiya Haleematun-sa'adiya sai tayi danasanin rayuwar ta tunda dai ita kullum burin ta ta saka mutum cikin damuwa da bak'in ciki insha Allah ita ce zata dauwama a haka". Haka Dameer ma ya d'aga kai yace, "eh Abba yayi Allah ya Kai mu goben" Ameen suka ce sannan suka fara tsara yanda zasu shiga masarautar mure gobe in Allah ya Kai mu,. ~Ni kam aunty baby nace gobe akwai cakwakiya a masarautar mure🙆~ Kusan bakwai na dare sannan suka bar gidan su Deeyana kowa fuskar shi cike da farin ciki, sai da Dameer ya fara sauke Ammi a gidan ta sannan suka huce nasu, tunda suka Isa Deeyana jikin ta a sanyaye yake Bata san dalilin ba Dameer ya fahinci haka har bedroom d'in ta ya biyo ta ya tambaye ta menene tace bakomai. Kusan karfe goma gimbiya Haleematun-sa'adiya sai sagaye bedroom d'in ta take bata san mai yake mata Dadi ba da har tayi tunanin ko taje taga su Deeyana ko har Aliyu ya mutu ne amma wata zuciyar tace ta Bari sai gobe, hakan nan ta kwanta zuciyar ta na bugawa sabida Bata so a samu matsala yazo be mutu ba. Yana idar da sallah ya huce bedroom din Deeyana Dan yaga ya take yana shiga ya tatda ta Kan Bed idon ta biyu batai bacci ba matsuwa yayi ya hau Bed d'in sannan ya cire mata hannun ta da tayi tagumi da shi, d'an firgita tayi dan bata tsanmaci zai shigo D'akin a wannan lokacin ba. Kallon juna suka fara Ido da Ido sun kusa minti uku a haka sannan tayi sauri tsaida idon ta kasa tana runtse idon, kwanto da ita yayi jikin shi ya fara shifa bayan ta a hankali kaman yana mata tafiyan tsutsa can dai ta dan matsa jikin shi. Kara mannota yayi jikin shi murya a sanyaye ya fara magana, "Yar k'wan wata lafiya kuwa tunda muka dawo naga baki da walwala menene pls ki gaya min" girgiza Kai Deeyana ta fara yi sannan tace, "ba komai kawai dai ji nayi gaba na na faduwa". Shafa kanta yayi sannan yace, "oh my God yar k'wan wata dan gaban ki na faduwa sai ki kasa bacci to ya kamata in kika ji haka sai ki tashi kiyi sallah sannan ki dauki Qur'ani ki karanta sai kiji komai na zuciyar ki ya fita kin daina jin wani faduwar gaba da sauran su" d'aga kai Deeyana tayi alaman haka ne sannan tace, "to zanyi hakan". "To tashi kije kiyi alwala" yarima Dameer ya fad'a yana kallon Deeyana, k'asa da Kai Deeyana tayi dan kunyar tace mai Bata sallah take ji sai da ya k'ara maimaita wa tukun, matsa hannun ta ta fara yi a hankali can dai tace, "to ka tafi zanyi" girgiza Kai yayi sannan yace, "A'a kije yanzu Ina jiran ki ki fito" k'asa da kai tayi tana mai jin kunyar ta sanar da shi bata sallah. Kallon ta yayi ganin tayi shuru can dai ya lakaci hancin ta sannan yace, "ko dai.." kasa k'arasawa yayi dan ya gano ta, turo baki Deeyana tayi sannan tace, "ko dai mai?" "baki yi" shine kawai abunda ya fad'a yana murmushi k'asa-k'asa. Da sauri ta sanya kanta cikin girjin shi tana mai jin kunya, shima sanya hannun shi yayi ta bayan ta ya rungume ta kam kaman za'a k'wace mai ita, nan da nan bacci ya kwashe su rungume da juna. Washe gari sai kusan shida saura Dameer ya farka har lokacin Deeyana tana manne a girjin shi kallon fuskan ta yayi yana jin wani irin sonta na shiga ko wani sako na jikin shi a hankali ya zamai ta a jikin shi ya tashi ya shiga toilet d'in ta yayi alwala sannan ya wuce bedroom d'in shi yayi sallah. Deeyana bata farka ba sai kusan takwas da rabi da sauri ta tashi ta shiga toilet tayi wanka sannan ta fito ta fara shiryawa yau kawai taji tana sha'awan kwalliya nan ta zauna ta fara tsarawa tana gamawa ta fito da kayan ta swiss lace mai Kyau da daukar ido nan ta shirya tayi kyau sosai dan ita ma da ta duba kanta a mirror sai da tayi murmushi dan tasan tayi kyau. Bed d'in ta ta fara gyarawa sannan ta shiga toilet ta wanke ta gyara dak'in sosai ta sanya turaran wuta masu kamshi sannan ta fita parlour dan ita sam bata so kuyangu su gyara mata dak'i tunda tazo gidan ita ke gyaran komai nata sai dai d'an abun da baza a rasa ba suke kama mata tana gama gyara parlour ta shiga kitchen. Flour ta fito da shi dan fankasau take sha'awa nan da nan ta kwafa ta aje sannan ta fara had'a kayan miya hanta ce kawai zata yi miyan da ita, nan da nan ko ina ya dau kamshi girkin dan Deeyana bada ganan ba wajan girki dan Amma tun tana yar karamar ta ta fara koya mata girki dan girki shine mace☺ ~Yes yan mata a dage a koya girke dan yanzu maza ba wai mace mai Kyau suke buk'ata ba A'a wance ta kwarai wajan iya girki da kwalliya su ake yayi dan haka a aje girman kai a koya girke-girken zamani shawara ce~ 👌 Shirye yake cikin kayan sarauta black and White sai yar hula da ya saka a saman lallausan gashin shi yayi kyau sosai sai ya fito a asalin balaraban shi kuma jinin izzar sarauta🤴kamshin da ya fara sallama da shi ne yasa ya dakata yana jin kamshin girkin har miyan shi ya sinke kitchen d'in ya shiga arba yayi da ita tsaye tana juya miyya. Tsayawa yayi kawai yana kallon kyakyawan suran da Allah yayi mata kaman ita tayi kanta gashi kayan sun dan matse ta komai na jikin ta ya fito ji yayi kaman ya hadiye ta dan so gaba daya ya manta waye shi jin sonta yake yana bin duk wani jini na jikin shi ya saka ma ranshi insha Allah yau zai baiyana mata son da yake mata dan ji yake anya zai iya zama ya dau wani lokaci kuwa. Kusan minti biyar yana tsaye yana kallon ta can dai ya fara tafiya a hankali har ya isa gare ta a hankali ya sanya hannun shi saman wuyan ta, bata ji shigowar shi ba ko kad'an sai kawai jin abu tayi saman wuyan ta da sauri ta juyo tana dafa wajan sabida bata san ko menene ba tayi mugun firgita, Allah yaso ma yana tsaye a bayan ta da zubewa zatayi a kasa saurin taro ta yayi ta fad'a fadedan girjin shi. K'ank'amai shi tayi tana sauke ajiyar zuciya d'an shifa bayan ta yayi yana kallon fuskan ta dan ta firgita sosai, itama kallon shi take ganin tayi be tab'a mata Kyau kaman yau ba ji tayi kaman ta rungume shi tayi ta aika mai da kiss, ta masifar shagala da kallon shi shima haka kallon ta yake sun kusa minti goma suna kallon juna can dai Deeyana tayi saurin tsaida idon ta kasa dan wani irin haushin kanta taji tasan Dameer bazai tab'a sonta ba amma ita wacce irin zuciya gare ta da take tsanmanin a yanzu ta fad'a son Dameer. Kwalla ce ta cika mata ido bata san lokacin da hawaye suka fara zuban mata ba, d'ago fuskan ta yayi da hannun shi biyu yana kallon ta hawaye yaga ni a idon ta jikin shi yayi sanyi sosai dan bai san mai ya saka ta zubar da hawaye ba a hankali ya sunkuyo dai-dai fuskan ta ya sanya harshan shi ya fara lashe mata hawayan kusan minti goma yana abu daya dan ya shagala gurin lashe mata fuska, can yaji miyya kaman yana konewa da sauri ya sake ta yayi wajan gas din. Kashe gas din yayi sannan ya dawo gurin ta da take tsaye kallon ta yayi sannan ya sakin mata murmushi saurin kasa da kanta tayi sannan ta matsa ta gefen shi ta wuce gurin gas d'in miyan ta duba taga yayi dai-dai sai kawai ta sauke sannan ta daurawa Dameer d'in shaye dan tasan ba cin abinci yake da safe ba, yana tsaye ta gama had'a komai na breakfast sannan ta saka a babban tire zata dauka kenan ya dauka ya fita da shi da kallon kawai ta bishi har ya fita sannan tabi bayan shi. A kasa taga ya aje zaunawa tayi kaman yanda ya zauna sannan ta fara had'a mai shayi tana gamawa itama ma ta zuba nata fankasau ta fara ci gani yayi abun ya bashi sha'awa sannan kuma kamshi da ke tashi kawai sai taga ya saka hannu nan suka fara ci, can dai ya fara tambayar ta menene wannan dariya ta dunga yi haka suka cinye harda kari ranar Deeyana tayi mamakin cin abincin shi. Gimbiya Haleematun-Sa'adiya ko break ta kasa yi dan jiya ko bacci mai dadi batai ba jakadiya na shigowa da kayan motsa baki ita da kunyangu ta tare ta suka fara magana, gimbiya Haleematun-Sa'adiya tace, "jakadiya yau kinji sanarwan mahaifin Deeyana ya mutu ko kuwa?" tayi maganar alaman hankali ta a tashe. Gyara zama jakadiya tayi sannan tace, "haba uwar gijiyata ki daina tashin hankali ki ai mutuwa fa ya mutum ke dai ki bari zuwa anjima sai musan mai zamuyi" girgiza kai gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi sannan tace, "A'a jakadiya baki san mai nake ji bane a zuciyar nan tawa yanzu bari in shirya inje gurin mai-martaba je ki min iso". "To an gama ranki ya dade" jakadiya ta fad'a tana tashi da sauri, nan jakadiya taje tama gimbiya Haleematun-Sa'adiya iso gun sarki Fahad Abdullah ba'a dade ba sai gashi ta dawo tace ma gimbiya Haleematun-Sa'adiya zata iya zuwa. Suna gama break yarima Dameer ya tashi yace ma Deeyana zai tafi gun mai-martaba daga nan zai huce ya taho da su Abba sai kuma Ammi Deeyana tamai sai ya dawo sannan ta shiga kitchen gyara in da ta bata dan yau ranta fes, yqna isa yace jakadiya ta mai iso sai da ta sanar mai gimbiya Haleematun-Sa'adiya na nan yace eh zai shiga, nan ta mai mai-martaba yace, ya shiga nan ya shiga bakin shi da sallama. Amsawa su kai gimbiya Haleematun-Sa'adiya sai da taji gaban ta ya fad'i dan daman in dai zatai ido hudu da Dameer sai taji gaban ta ya fadi dan yana mata kwarjini wanda ko zata mai wqni abun a gaban shi sai taji ta kasa, zaunawa yayi gaban mai-martaba sannan ya gaishe shi yana mai ya jiki kuma, gyara zama yarima Dameer yayi sannan yace, "ABBA insha Allah yau akwai taron da nake so ayi a fada jiya naga ka shiga fada nasan jikin naka yayi sauki to yau a had'a duk wasu manya na wannan masarautar ta mu mai albarka da duk ma yan wannan masarautar namu harda su sarauniya maimunatu" gyaran murya mai-martaba yayi sannan yace, "ya za'a yi a had'a wannan duk wanda kace nan ba'a sanar da su abunda za'a yi ba kasan Ba'a tab'a haka ba ko?". "Abunda zan fad'a kenan mai-martaba ka riga ni" gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta fad'a tana hararan Dameer ta bayan ido, murmushi Yarima Dameer yayi sannan yace, "ayi hakuri Momma bansan hakan zai b'ata rai ba amin afuwa" ya fad'a yana dan rausaya kan shi, kallon mai-martaba ya k'ara yi sannan yace, "ABBA wannan taro yana da mahimmaci sosai Amma in kace be dace ba shikenan Allah ya kara ma nisan kwana da lafiya mai amfani". Daga hannu mai-martaba yayi sannan yace, "shikenan Allah ya kaimu anjiman amma kasan abunda zakayi mai muhimmanci ne kaman yanda ka fad'a" gaishe shi Dameer ya kara yi sannan ya mai godiya kallon gimbiya Haleematun-Sa'adiya da ta cika tayi fam yace, "Momma na a fito lafiya" kawai ya tashi ya fita. Direct gidan Ammi ya huce yaje ya dauko ta suka huce gidan su Deeyana daman su Abba sun shirya nan suka huce gidan su Baba, da yake wannan karon da fadawan shi ya fito gaban dayan su dai sun hadu sai masarautar mure abba da baba suna mota daya sai kuma Amma da Ammi suma suna mota daya sai yarima Dameer da mama(kakar su Deeyana kenan). Haka har suka fara shiga babban gate d'in masarautar mure wanda take da babban tambari baba kallon masarautar kawai yake yanzu Aliyu daga wannan masarautar ya fita kuma d'a a cikin ta Allah mai iko, nan motocin duk sukai parking a babban kofar da zata sadaka da fada, yarima Dameer ne ya fara fita a motan dan yana so ya shiga fada yaga kowa ya hadu. Shiga fada yayi kowa da ake buk'ata ya ganshi zaunawa yayi kai gaisuwa gurin mai-martaba tukun ya fara bin duk yan fadan da kallon bega gimbiya mabaruka ba gimbiya Haleematun-Sa'adiya ma bata nan amma har su gimbiya Aisha da gimbiya marwa suna nan tashi yayi zai fita nan yaci karo da gimbiya mabaruka sai k'annin shi mata ko kallon shi basi ba haka suka wuce suna kwasar gaisuwa gun mai-martaba. Fita yayi dan yaje ya tawo da Deeyana sai kuma su Ammi yana isa ya tatda Deeyana daman a shirye take alkebba kawai yace ta sanya sannan suka fito gurin su Ammi ya isa nan duk suka fito a mota suka bi bayan shi bayi da fadawa har sun dan fara gulma dan duk wanda idon shi ya fad'a kan gimbiya khujut sai ya kara kallo suna mamaki dan sun san yau ba zaman lafiya a masarautan mure duk wanda yake da tarihin masarautar. Gimbiya Haleematun-Sa'adiya tana can kilisar ta dan daman tace, ba inda zata dan wulak'ancin kaman Dameer ne zai sa a wani had'a mai mutune ko uwar mai zaiyi oho mtswwwwwwwww gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta ja tana jin tsanar Dameer na kara shiga cikin zuciyar ta. *To ni kam aunty baby nace wannan cakwakiya har ina to muna dai zuba ido zamu ga wannan abun* 🤒 Dameer da Deeyana suka fara shiga fada su Ammi na daga waje dan ba yanzu ne lokacin shigan nasu ba, har lokacin dai ya kara dubawa bai ga gimbiya Haleematun-Sa'adiya ba kusa da waziri yaje sannan ya mai magana nan da nan sai naga waziri ya tashi ya fita, direct kilisar gimbiya Haleematun-Sa'adiya ya huce yana zuwa ya gaya mata cewa kowa ya hadu ita ake jira Fulani. Da gimbiya Haleematun-Sa'adiya tace ma waziri a fad'a ma Dameer din baza ta ba sai waziri ya dan lallashe ta da mata kirari nan dai ta tashi suka huce jakadiya na take mata baya har suka shiga fada nan kowa dai ya hadu yarima Dameer ya tashi ya xauna a kujeran shi wanda tashi ce daga ta mai-martaba sai tashi to shi da yake ba zaman fada yake ba shiyasa. Nan yarima Dameer yayi gyaran murya sannan ya kalle mai-martaba sarki Fahad Abdullah yace, "ya mahaifina wanda babu kaman shi a duniya shekaru ashirin da hudu kenan da faruwan wani babban al'amari a masarautan nan wanda hankali kowa ya tashi duk wanda yake cikin masarautar mure to Alhamdullh yau Insha Allah zan wanke mahaifiyata da Kanin mahaifina wato yarima ALIYU a cikin wannan zargi da basu ji ba basu gani ba". Ba gimbiya Haleematun-Sa'adiya ba kowa na fadan gaban shi ya fadi mai-martaba kuwa rasa bakin magana yayi lallai yaron nan to mai yake shirin yi kenan kowa gyara zama yayi yana jiran abunda yarima Dameer zai k'ara fad'a, tashi yarima Dameer yayi tsam ya Kira su Ammi da Abba sai baba mama da Amma sai Deeyana kuma da ta cire hular alkebban da ke kanta, saurin tashi mai-martaba yayi yana kallon abun da ke shirin faruwa kaman a mafarki. Ko kallon shi Ammi batai ba ta samu gu ta xauna haka shima Abba zaunawa yayi mai-martaba idon shi k'yar kan Ammi, gimbiya Haleematun-Sa'adiya kuwa ai Ba'a magana har dan fitsari sai da ya fara zuban mata kanta yayi wani irin sarawa da bai tab'a mata ba a duk tsawan rayuwar ta, yau ta kasance bakar rana a duk ranar kun da take. Murmushi gimbiya mabaruka tayi tana gode ma Allah da ya nuna mata wannan ranar ashe da rabon zata ga wannan ranar, waziri da malaman fada gaba daya kan su ya kulle kowa jiran karin bayani yake, Abba ya gyara murya ya kai gaisuwa ga fada kaman yanda al'adan masarautar take sannan ya fara cewa, "shekaru ashirin da wani abu an tozarta mu a wannan masarauta wanda har ya kai an kore mu wanda bamu san komai ba akan wannan k'azafi da aka mana to yau Allah ya bamu ikon kare kain mu sannan kuma mu fallasa duk wani makirci da ake a cikin masarautar nan" jiki na rawa gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta tashi tace, "Kai Aliyu mai ya dawo da kai masarautar nan to tun wuri ka tashi ka fita da kai da wannan bakar masiyaciyar" ta nuna Ammi. Murmushi Ammi da Abba sukai sannan Ammi tace, "gimbiya Haleematun-Sa'adiya kenan mai kike ci na baka na zuba ai yanzu nan zamu bar muku masarautar ku dan ba zama ya kawo mu ba daman amma sai komai ya fallasu tukun dan haka kija bakin ki kiyi mana shuru" "mai-martaba wai ko baka cikin fadan nan ne da zaka ba.." kafin ta karasa abinda zata ce mai-martaba ya daga mata hannu alaman kar ya kara jin bakin ta. Mai-martaba bai lura da Deeyana ba sai yanzu da idon shi ya kai kansu baba da suka zaman mai bakuwar fuska bai san ko su suwaye ba shuru yayi dan a zaton shi Ammi ta kara aure ne k'anwar Dameer ce ji yayi zuciyar shi tayi wani baki kaman ta fashe amma kuma yariyar kama take mai da jinin shi shuru dai yayi yana jiran yaji abunda Aliyu zai ce. Abba yace, "gimbiya Haleematun-Sa'adiya kin dade kina cin karan ki ba babbaka a masarautar nan kin dade kina wulakanta duk wanda kika so kin mayar da masarautar mure kaman masarautar dak'in ki da sai abunda kika ga dama za'a yi kin mana k'azafi mai muni sannan kin saka an kore mu an wulakanta mu duk wannan abun da kikai bai ishe ki ba har gashi Allah ya juya al'amarin shi ta hanyar muguntar da kike so ki had'a kin had'a ruwan dafa kanki shine yanzu da kika gano kuma kike so ki kashe ni ko?" Zaro ido tayi ganin duk idon yan fadan ya dawo kanta harta mai-martaba kowa kallon ta yake sarauniya maimunatu kuwa kafe ta tayi da ido ko kiftawa, Abba ya cigaba da cewa "jiya kin ba Deeyana abu ta kai min wannan abun ba komai bane face guba kuma in kin musa gashi" Abba ya fad'a yana fito da ledan da gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta bawa Deeyana, waziri ne ya tashi ya amsa ledan dan ya gani sannan sauran mutan fada ma su gani. Waziri ya mika ma sarkin fada sarki fada ya bude ya fara ma mai-martaba bayanin komai, sannan Dameer yace, "Abba Deeyana y'a ce ga kanin ka yarima ALIYU sannan kuma mata a gare ni". Waziri da malaman fada duk suka zaro ido suna jin abun kaman a mafarki to ya akai basu gane Aliyu ba wannan abu da mamaki, mai-martaba sarki Fahad Abdullah da shima abun ya bashi mamaki sosai ya kalle gimbiya Haleematun-Sa'adiya da ji take kaman ta nutsai dan kallon da ya watsa mata shi ya saka cikin ta murdawa. Mai-martaba yace, "Haleematun-Sa'adiya daman kin san yariyar nan yar Aliyu ce shiyasa kika had'a auran" kasa tayi da kai dan tasan yau kam tata da k'are, sai da mai-martaba ya k'ara maimaita abunda yace, sannan bakin ta na rawa tace, "A'a mai-martaba ni ban sani ba sannan ai nasan tabarkazar da uban ta yayi a masarautar nan bazan tab'a yarda na had'a wannan aure ba dan haka ko a yanzu ma zai iya sakin ta". Mumushi Dameer yayi sannan yace, "shiyasa kike son kashe shi yanzu ko" saurin kallon shi tayi sannan tace, "lallai Dameer zaka iya fada wa uwar ka haka" sosai zuba ke keto ma jakadiya dan ita a yau tasan sarki sai ya kashe ta dan haka gwara tun wuri ta fad'a ma mai-martaba gaskiya ko hukuncin tq yazo da sauki. Tashi tayi a hankali sannan ta matsa gurin su mai-martaba tace, "Allah ya baka yawan rai ina da magana" mai-martaba yayi alaman zata iya magana, mamaki gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi to mai jakadiya zata fad'a kafin ta fada abunda zata ce taji jakadiya tana cewa. "Allah ya baka yawan rai kayi hakuri da duk abinda zan fad'a dan ba laifina bane gimbiya Haleematun-Sa'adiya ce ke saka ni, sai da ta share hawaye sannan ta cigaba da cewa, kazafi tayi ma su yarima ALIYU da gimbiya khujut wallahi basu aikata komai ba kuma lokacin da ka yanke wannan hukuncin ba a haiyacin ka kake ba haka ma matuwar su gimbiya maimunatu da sukai hatsari to sawa tayi aka kwance musu burkin mota duk suka mutu sannan kuma ko yarima Dameer da baka kula da shi shima duk aikin asiri ne.." Tsawa mai-martaba ya daka mata wanda ya razana duk wanda yake cikin fadan, magana ya fara cikin kakkausan murya "Haleematun-Sa'adiya kar kice min wanman duk abunda ta fad'a gaskiya ne yanzu ke kika kashe min mahaifiya sannan ki kullawa k'anni na da matar da nafi so a duk duniya sharri innalillahi wa'ina ilaihir rajiun". "Kwarai kuwa duk abunda jakadiya ta fad'a gaskiya ne komai da kaji ta fad'a haka yake wani abun ma in aka fadan ma baka san mai zakayi ba" gimbiya mabaruka ta fad'a tana kallon gimbiya Haleematun-Sa'adiya da kallon jakadiya kawai take. Abba da Ammi kuwa farin ciki sosai suka ji da jakadiya ta fallasa komai, mai-martaba kuwa ji yayi kaman ya kashe gimbiya Haleematun-Sa'adiya da kannun shi yanzu daman yana zaune da makiyar shi ne bai sani ba lallai gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta gama cutar da shi a duniya, gimbiya Aisha da gimbiya marwa kuwa farin ciki fal ransu dan a duniya sun tsani gimbiya Haleematun-Sa'adiya. Waziri da malaman fada da sarkin fada kuwa magana suka fara "Allah ya huci zuciyar mai-martaba" mai-martaba kallon gimbiya Haleematun-Sa'adiya yayi sannan yacde, "daman haka kike ashe ke kika kashe min mahaifiya hmmmm Haleematun-Sa'adiya ban tab'a zaton kiyayyar da kika min ta kai haka ba amma komai kikai kinyi wa kan ki amma ki sani bazan tab'a barin ki ba Haleematun-Sa'adiya na sake ki saki uku" kallon waziri yayi sannan yace, waziri a dauke ta a tafi da ita gidan kurkuku a yanke mata hugunci mafi kask'anci da tsanani sannan nan da wata shida a kashe min ita dan sai ta girbi duk abunda ta shuka". "Innalillahi wa'ina ilaihir rajiun" shine kawai abunda sarauniya maimunatu ke mai-maitawa kallon mai-martaba sannan tayi sannan ta fashe da kuka "Abba dan Allah ka sassautawa mahaifiyar mu munsan tai maka lafi amma kayi hakuri dan girman Allah" "wayyo Allah na na shiga uku lallai mai-martaba yanxu ni zaka ce ama wannan hukuncin komai da nayi ai ta sanadiyar sonka ne amma shine zaka min wannan abun?" Murmushi gimbiya mabaruka tayi sannan tace, komai da karshen shi Haleematun-Sa'adiya yanzu k'in tab'a zaton wannan ranar a gare ki to gashi yau Allah ya nuna miki karshen ki wannan huguncin shi ya dace da ke" mai-martaba yace, "ke kuma jakadiya waziri ka tafi da ita ka yanke mata duk wani hukunci da yayi dai-dai da laifin ta wanda zai sa yan baya suyi izina da ita". Dan Allah ka min rai mai-martaba ka yafe min gimbiya khujut da yarima ALIYU dan Allah ku yafe min wallahi nayi ladama nayi da nasani" jakadiya ta fad'a tana kuka. Murmushi Ammi tayi sannan tace, Allah ya yafe mu gaba ki daya, tashi sarkin fada yayi sannan yace, ma jakadiya da gimbiya Haleematun-Sa'adiya su tashi su tafi, da sauri gimbiya Haleematun-Sa'adiya ta tashi tana cewa "wallahi ba wanda ya isa ya kaini wani gidan kasu kai mai-martaba kama fad'a musu wallahi zan iya kashe kowa a gunnan nan ba wani gidan kasu da za'a kaini" Dameer ji yayi ba dadi kwalla ya share dan gaskiya ta bashi tausayi tashi yayi daga inda yake sannan ya durkusa gaban mai-martaba yace, "Allah ya kara ma nisan kwana dan Allah a mata afuwa ko dan su maimunatu". Saurin dagatar da shi mai-martaba yayi sannan yayi ma sarki fada alama da a tafi da su kuka sosai sarauniya maimunatu da kannan ta suke gimbiya Haleematun-Sa'adiya kuwa zama tayi kaman zararriya sai zage zage take a haka aka tasa keyar su aka fita da su jakadiya sai kuka take da danasani. Nan Ammi ta tashi tana shirin fita a cewar ta an gama kuma mai zata tsaya yi, saurin dakatar da ita mai-martaba yayi sannan yace, yana son magana da su, ko kallon shi Ammi batai ba sannan tace, "sun gama abin da ya kawo su dan haka ko zaman minti daya baza ta k'ara ba". Tashi gimbiya mabaruka tayi sannan ta dafa kafadar Ammi tace, "haba khujut ban sanki da haka ba tunda har yace akwai maganar da zakuyi ai ya kamata ki zauna kiji" murmushin karfin hali kawai Ammi tayi dan zuciyar ta ba karamin zafi take mata ba sannan tace, "to bakomai" ta kuma ta zauna. Mai-martaba ya sallama kowa a fadan yace duk zasu iya tafiya kowa ya tashi wasu na farin ciki wasu kuma na kuka kaman su sarauniya maimunatu, nan mai-martaba ya gyara zama sannan yace, "To Alhamdullh.. ~Wayyo na gaji 🤕sai Allah ya kaimu gobe~ 💃 *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MY NEAT LADY* *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 5⃣9⃣⏩6⃣0⃣ ________📖bayan wata daya, mai-martaba sarki Fahad Abdullah da kanshi shi da gimbiya Mabaruka suka shirya suka je gidan Abban Deeyana akan yayi hakuri ya dawo masarauta amma Ina an buga an raya yake sosai hankali mai-martaba ya tashi amma bashi da yarda zaiyi dole sai da yaji gidan baba ya roke shi sosai. Baba ya shirya suka je gidan Abban Deeyana tare da mai-martaba amma Ina shi Abban Deeyana yace, yayi "alkawari bazai kata taka k'afar shi masarautar ba" sai da baba ya bashi baki sosai sannan ya hakura yace zai kuma kuma mai-martaba ya k'ara rokan alfarmar baba shima ya koma masarautar dan yanzu sun zama daya. Baba ya amince nan Abban Deeyana ya kira Dameer ya sanar mai Dameer ba k'aramin Dadi yaji ba har da cewa shima zai zo Nigeria dan wannan baban abun farin ciki shi ne, suma Deeyana da Ammi sunji Dadi sosai daman mai-martaba ya dame Ammi kullum waya yaje Saudi Arabia yafi so uku amma taki bashi fuska Dameer ma yace ba ruwan shi in ta yarda ta koma to in Bata koma ba kuma shikenan. Ranar wata talata gaba daya Abba da baba suka shirya komai nasu suka koma masarautar mure anyi shagali Sosai ranar Amma ai ba'a magana, gashi su gimbiya Marwa suna janta a jiki komai tare ake da ita na masarautar sunje Saudi Arabia ma sun sauke umrah sunyi sati biyu sun dawo. Yanzu kowa hankali shi ya kwanta sai dai mai-martaba da yake ta fama da Ammi, kunyar zuwa wajan Al'mustapha yake shiyasa, itama Ammin tana son komawa gurin mai-martaba amma su take sai ya gane kuskuran shi tukun. Gimbiya Haleematun-Sa'adiya tayi baki ta ramai aikin wahala ake sata gashi ba wani abincin kirki sarauniya Maimunatu kon ta gaji da kuka ta daina dan tace ita ta jama kanta amma kullum maganar ta kun mai-martaba ya taimake su ya sakan musu mahaifiya. Ko sauraran su baya yi, jakadiya ma haka yanzu ko ganin kirki bata yi sabida mugayan Yan D'akin su da suke mata duka azaba iri-iri kwata-kwata bata da hutawa ga aiki Mai tsanani da ake Bata kullum cikin kuka take da tuba ga Allah. Deeyana da Dameer kam ba'a magana suna bama junan su kulawa sosai Dameer ke son Deeyana baya so ko kad'an yaga bacin ranta yanzu zai zama wani iri ya susuce, haka ita ma ta b'angaran Deeyana tana ba Dameer kulawa sosai dan Bata gajiya da buk'atar shi in dai zai zo mata to sai ta kore ma suna farantawa junan su fiye da yanda ake zato. Kowa addu'ar shi Allah ya basu zuri'a dan har yanzu shuru ba bayani, yanzu Shirin zuwa Nigeria suke kuma wannan zuwan ne ake sa ran za'a mai da auran Ammi da mai-martaba dan mai-martaba ya matsa hakan nan su Jadda suka ce tayi hakuri ta koma tunda dai kuskure an riga anyi sai dai a kori gaba kuma. Mai-martaba ya zo Saudi Arabia an k'ara daura musu aure wanda kowa ke farin ciki da murna wannan karon su gimbiya Mabaruka suka zo daukan Ammi nan su Deeyana duk suka shirya suka tafi Nigeria tare, babban part wannan karon aka ma Ammi na gani na fad'a Dan duk masarautar ba inda ya Kai nan Kyau da tsari su gimbiya Marwa da gimbiya Aisha ba ruwan su dan duk sun san irin son da mai-martaba yake ma Ammi shiyasa Basu kishi. Deeyana na part d'in Amma sai fira suke sai kusan bakwai na dare sannan ta koma part d'in ta lokacin Dameer ya kusa dawowa, kitchen ta shiga ta dan dafa mai abincin da tasan yafi so mai sauki sannan tayi wanka ta tsantsara kwalliya tayi shigan english west musu kyau da daukar hankali A Kam ba'a wani Dade ba Dameer ya shigo taje da sauri ta rungume shi shima rungume ta yayi sannan ya fara kissing d'in ta Yana Jin dadin yanda ya samai ta, nan ta rik'e mai hannu suka shiga bedroom ta fara rage Mai kayan jikin shi sannan ta Mik'a mai towel ta raka shi har bak'in k'ofar toilet sannan ta zille tana Mai dariya dan tasan yanzu zai iya cewa sai ta shiga ta taya shi kuma bata son ta jika kayan da ta saka yanxu. Murmushi kawai yayi sannan ya shege toilet d'in yana cewa "Zaki sani ne yariya dan sai kin jika kayan abinda dai Baki so" kafin ya fito har ta fito Mai da kayan da zai saka sannan ta tsaya jiran shi ya fito. Bai jima sosai ba ya fito daure da towel a k'ugun shi k'aramin towel din da ke hannun ta ta fara goge mai Kai da shi sannan ya matsa gun mirror ya fara shafa mai tana dan taimaka mai har ya gama sannan ya sanya kayan da ta fito mai da shi, rik'e mata hannu yayi sannan ya daura ta Kan cinyar shi ya fara laguda mata jiki nokyewa ta fara yi can dai ta samu ya sake ta sannan tace, "taso muje kaci abinci". Tashi yayi hannun shi cikin nata suka fita parlour ya zauna Kan doguwar kujera sannan ta matso mai da table d'in da kayan abincin ke ka ta fara seving din shi, tare suke ci yana ci yana Bata har suka gama ci sannan ya tashi ya dauko wani dan k'aramin kit ya dawo ya zauna buda kit d'in yayi sannan ya jawo hannun Deeyana yace, "ya habibaty rufe idon ki". Murmushi Deeyana tayi sannan ta rufe idon gwal ne sai kyalli yake ya sanya Mata a yatsan ta na hannun dama sannan ya bud'e wani kwalin kuma ya dauko abin hannu ya sanya mata sannan yace, "to bud'e" tana budewa ta kalle hannun ta da yake Kan cinyar shi wani uban ihu ta saka tana murnar farin ciki duk dai da bata san tsadan gwal ba tasan nata mai tsada ne rungume shi tayi ta fara gwararo mai addu'a. Murmushi kawai yayi sannan yace, "komai nawa na mallaka a duniya naki ne to menene dan na siyan miki wannan abu" kissing d'in shi ta fara tana k'ara mai godiya nan shima ya fara aika mata da nashi sakon nan da nan suka burkice ma juna a wannan ranar da ba'a magana dan sun jiyar da junan su dadi sosai da sosai sabida Dameer badai iya sarrafa mace ba shiyasa ita ma Deeyana ta dage ta koya iri-irin kwanciya sabida ta jiyar da mijin ta dadi. Bayan wata uku. Wata ranar lahadi Allah ya amshi ran gimbiya Haleematun-Sa'adiya wanda sai da tayi ciwan sati uku baci basha a haukace take komai an dauke ta daga gidan kurkukun ma an mai da ta hospital acan ake kula da ita har ta mutu sunan Dameer da mai-martaba bai bar bakin ta ba, haka aka Mata wanka aka Kai ta gidan ta na gaskiya duk ta cizge gashin jikin ta dana gaban ta. Kowa yayi kuka ganin k'arshen gimbiya Haleematun-sa'adiya 'ya'yan ta kuwa ba'a magana dan sun shiga damuwa fiye da yanda ba'a zato haka dai aka gama jimamin rasuwar ta, jakadiya kam ta zama abun tausayi dan ko magana ma yanzu bata yi. Mai-martaba yana Shirin yin marabus ya banma Dameer sarautar amma Dameer kiri da muzu yace, baya son sarautar sai dai Abba ya amsa shi yayi ma matar shi Deeyana alk'awarin bazai tab'a mata kishiya ba yasan yanzu ya amshi sarauta dole ya k'ara aure hakan nan ake ta fama da shi yak'i amsa. Ranar juma'a an sauko daga sallah JUMA'A mai-martaba ya had'a meeting da manyan fada da kuma Dameer da Abba, kowa da kowa ya hadu Sannan mai-martaba ya fara magana, "kaman yanda kuka sani Ni a yanzu bani da k'arfin raki sarauta dan haka nace Dameer ya amsa tunda yanxu ya cika mutum yana da aure". Kasa da Kai Dameer yayi a zuciyar shi Yana cewa wai Abba har yanxu kana nan a sai na amshi sarauta hmmmm ba yarda za'a yi na Saba ma Deeyana alk'awarin da na dauka, Allah ya sanya alkairi cewar fadawan fada da sauri Dameer ya d'ago Kai idon shi sunyi jajir ya fara magana murya a raurane, "Allah ya taimaki mai-martaba ya baka yawan rai bazan iya rik'e sarautar masarautar mure ba ayi min afuwa a bama Abba na". Saurin kallon shi Abba yayi sannan yace, "Dameer sabida mai Kai yafi cancanta a bawa sarautar nan" girgiza Kai yarima Dameer yayi sannan yace Aa Abba kayi hakuri ka amsa" gyaran murya mai-martaba yayi sannan yace, to shikenan Allah ya Taya shi riko insha Allah ranar juma'a ta sama za'a yi bikin sarautar shi da kuma daurin auran shi". Dadi Sosai Yan fada suka ji Dan yarima Aliyu shi yafi dacewa a bawa sarautar Nan aka shiga Yi Mai Allah sanya alkhairi, shima Dameer d'in yaji Dadi yanda mai-martaba ya fahince shi sannan yayi murna sosai da Abba shi za'a bawa sarautar, Abba ba yanda zaiyi dole shima ya fara murmushi da nuna godiyar shi. Haka aka tashi kowa na murna nan aka shiga sanarwa sati mai zuwa akwai bikin sarautar yarima Aliyu da kuma na daurin auran shi dan dole a daura mai mata Amma yace, uku sun ishe shi Amma ma taji Dadi Sosai Dan ita za'a nada fulani ta biyu kowa sai Taya ta murna yake, Deeyana Kam Dameer ya Bata labarin komai tafi kowa jin Dadi sabida tasan dole ya amsa sarautar sai ya k'ara aure ita Kam baza ta jure ganin Dameer da wata matar ba. Nan aka fara shirye-shiryan bikin sarautar da za'a yi da kuma matan da za'a daurawa Abba daya k'anwar gimbiya Aisha daya kuma yariyar galadiman masarautar biki ake shiryawa sosai, Dameer ya taka rawar gani Sosai a bikin haka ita ma Deeyana ba ruwan ta da wai yara za'a daurawa baban ta dan duk basu wace sa'a ta ba. Ita ma Amma haka ita ke had'a duk wasu akwatuna na amaryan da za'a yi ita ta dauke su ma a y'a'yan ta dan ba kishiyoyi ba dan duk ta haife su. Yau ta kama juma'a duk wani al'ada da ake na bikin sarautar ayin shi ana idar da sallah juma'a aka nada Abba sarkin mure ana gamawa kuma aka daura auran shi da matan shi biyu Hadiza da Sumayya nan aka fara kid'e-k'ide da raye-raye kowa na nuna nashi bajintar. Nan Abba ya nada baba a sarkin fada shi kuma Dameer aka bashi galadima na biyu duk da dai bai so ba hakan nan aka bashi, Deeyana da Ammi sun sha kwalliya kaya kala-kala haka ma Amma ranar dai haka aka wuni ana shagulgula har dare sannan aka kawo amare kowa da part d'in ta. Bayan wata daya Dameer da Deeyana suka shirya zuwa London hutawa nan kuma Ammi ta matsa musu dan suje ganin likiti sabida har yanzu shuru ba wani bayani Dameer da Deeyana ba ruwan su dan a nasu haukar hutawa suke soyayya suke Sha yanzu shima dai Dameer d'in wani lokacin yana dan damuwa amma ita Deeyana ba ruwan ta. Haka suka tafi London cike da k'ewar yan gida sun Isa London lafiya sunyi masauki a wani babban hotel Mai tsadan gaske ranar sai da sukai baccin gajiya sannan bayan sunyi sallah maghrib suka fita wuraran cin abincin bayan sun gama suka tafi gurarn wasanni haka suka dunga yawo har dare yayi sosai sannan suka koma gida. Suna komawa gida wanka sukai sannan suka kwanta dan ba k'aramin gajiya sukai ba, nan Dameer ya fara lalubarta ture mai hannu ta fara yi dan bacci take ji sosai lallabata ya fara yi haka take ta ture shi riga ya cire mata sannan yace, Ni ki barni da yoghurt d'ina ma kawai ya ishe Ni". "Hmmmm Ni dan Allah ka barni hayatee pls bacci nake ji Wai Kai baka gajiya ne ko d'azu da safe fa sai da kayi" tayi maganar cike da shagwa'ba. Tsotson na shanun ta ya fara sannan yace, "to ba baby nake so mu samu ba Kinga su Ammi sun fara gajiya damu" "hmmmm da wannan abun na kawo baby da ba baby daya samu samu ba ma goma zamu samu tunda Kai ba gajiya kake ba". Murmushi yayi sannan yace,"da wannan maganar ma da kike min da yanzu nayi na gama pls so daya fa zanyi" turo Baki tayi sannan tace, "to shikenan so daya kuma" lakatar hancin ta yayi sannan yace, "ko ke fa" sannan ya fara aika Mata da sakon ni ita ma tana mayar mai. ~KIRA~ ```Uwar gida ki kasance wacce ta kwarai gurin iya kwanciya yanzu matsalar da muke fama da ita kenan kullum in za'a kawo mana matsala to irin wannan ne wai sai kice kunya kike ji, hmmmmm kunya ko zauna kunya ayi baki in Zaki zage ki zama mara kunya a kun mijin ki ki dage in ba Haka ba kuma ba ruwan aunty baby Ni dai na fad'an Miki gaskiya, kwanciyar nan ga tanan kala-kala Wanda Zaki burkita mai gida yaji ko kad'an baya sha'awar kasancewa da wata in bake ba, amma kuje kuyi ta dura ma cikin ku maggaun gunan mata wasu ma baku san menene ba kawai ana ce miki maganin mata ne sai ki siya ki dura ma cikin ki ko kuma ace na matsi ne kije ki matsa ma kanki wani abun pls mu kiyaye, shawara ce```👌 Washe gari bayan sunyi wanka aka kawo masu break sukai sannan suka shirya suka fita hospital din da zasu ganin likita suka je sunci sa'a kuwa ba mutane nan suka yi komai da komai na shiga gun likitan sannan suka shiga bayanin komai suka mai yanzu kusan shekara kenan da bikin su amma shuru to shine suke tunanin ko wani ciwan ne, Dr yace to Bari duk su duba su su gani amma ai shekara daya ba wani damuwa bane amma dai bari su gani. Nan aka fara duba Deeyana dan ita ce mace aka shigar da ita wata na'ura aka fara duba ta sai da yayi kusan awa sannan ya fito da ita shima Dameer haka ne amma shi ba na'ura bane wani abu ne aka sanya mai a kasan mara an duba shi sosai sannan aka ce su tafi gida sai gobe su dawo su amsa result. Nan suka tafi can wani gurin shan iska da kwai swimming pool ma a gun nan sukai ta wasanni su na watsa watsan ruwa har dai yamma suka koma gida, wanka sukai sukayi sallah sannan Dameer yayi waya da abokin shi jawat ana Landon d'in yake daman karatu ne ya kai shi saudiyya ana suka hadu da Dameer har suka zama abokai to Dameer be samu yaje bikin shi ba shine yanzu sukai waya zasu zo su dauke su. Ba'a Dade ba su jawat d'in suka zo da shi da matar shi Meeral nan suka dauke su Dameer sai gidan su Meeral mace ce mai kirki nan da nan suka saba da Deeyana ko da suka je gidan su ma su Dameer suka tafi D'akin jawat ita ma Deeyana suka tafi D'akin Meeral sai fira suke kaman sun san juna. Har dare suna tare da k'yar dai su jawat suka barsu suka taho dan da sunce sai dai su kwana nan Dameer yayi ta lallaba jawat harda suka yarda in sukai wani zuwan zasu zo su kwana da yake Meeral tana da ciki shine suka ce in ta haihu zasu dawo har hotel d'in su suka kawo su sannan suka koma cike da k'ewar juna. Washe gari suka shirya suka tafi hospital Dr d'in ya fito musu da result ya mik'a ma Dameer sannan yace, madan da Kai lafiya lau kuke lokaci ne kawai Allah kuma zai baku amma bari na baku wani magani In zaka sadu da ita sai ku dunga sha to in Allah ya taimaka kwayoyin halittan ku zaiyi karfi". Dadi suka ji Sosai da Basu da wani ciwan sannan suka amsa maganin suka tafi, haka dai suka gama honeymoon d'in su a Landon har na sati biyu sannan suka koma Nigeria sunyi tsaraba sosai dan sati biyu nan da sukai har sun k'ara kyau gaba dayan su sunyi bul-bul gwanin sha'awa. Sun sauka Nigeria lafiya Ammi da kanta taje taron su ganin su haka ba k'aramin Dadi taji ba sai farin ciki take haka suka shiga masarauta cike da farin ciki kowa yazo ya musu sannu da dawowa har matan Abba Hadiza da Sumayya nan Deeyana ta fara raba duk tsaraban da tayi ma mutane kowa ta bashi nashi. Part d'in su an k'ara gyara shi sosai duk da dai Dameer na gini dan yace, baya san zaman masarauta can zasu koma Ammi da Abba duk sun amince tunda ma zaman nasu a Nigeria ba daurarai bane Suheema k'awar Deeyana itama an sa Mata rana dan sauran wata biyu bikin itama Deeyana tayi mata tsaraba sosai. Daran ranar ai ba'a magana irin bidirin da suka sha kaman first night d'in su sabida Amma ta k'ara had'a Deeyana sosai, tasha sanbato kala-kala ita Deeyana banda dariya ma ba abunda take. Yanzu Dameer shirye-shiryan komawa makarantar Deeyana yake sabida yaga tana da burin tayi karatu shiyasa ma zai aje aikin shi na Saudi Arabia ya dawo Nigeria tukun daga baya in ta gama sai su koma Saudi Arabia d'in gaba daya. Satin da zata fara zuwa a satin ta tashi da dan zazzabi, Dameer yana lurai da ita ko kusantarta zaiyi bata bashi had'in Kai kaman da gashi yanzu tafi mai dadi fiye da da kullum jinta yake kaman sabuwar Amarya shiyasa baya gajiya da ita. Haka dai take ta Dan zazzabin ta a tsetsaye gashi ta dan ramai tayi fari dai sosai gashi magana daya biyu sai miyau ya taro a bakin ta d'aga ita har Dameer sun rasa gane kanta shiyasa bata rabo da sweet a bakin ta, yau tayi wanka ta shirya ta shiga gun Ammi dan Dameer baya nan, suna zaune suna fire da Ammi ta tashi ta shiga toilet zubar da miyau yafi su uku. Ammi dai tana ta kallon ta can dai tace, "Deeyana mai yake damun ki kike zubar da miyau haka?" Murmushi tayi sannan tace, Ammi Nima ban sani ba Wallahi haka kurin sai inji miyau ya taron min a Baki". D'an shuru tayi tana nazari can dai tace, "to ki bari gobe zance yayan ki ya Kai ki hospital a duba ki gashi ma duk kin ramai sai fari da kikai" murmushi Deeyana tayi sannan taxe, "haba Ammi daga miyau kuma sai kice hospital kawai Ina ga wani abun naci ya Bata min ciki". Hmmmm Deeyana kenan gwara dai aje hospital d'in" to" kawai Deeyana tace, suka cigaba da hiran su, Dameer ya shigo duba Ammi take gaya mai "in Allah ya kaimu gobe ya dauke Deeyana ya kaita hospital ita a ganin tq kaman Bata da lafiya" "eh Ammi Nima haka nake tunani ga yawan zafin jiki da take insha Allah goben zan kai ta" Dameer yayi maganar yana Mik'ewa zai tafi. "To allah ya kaimu" Ammi tace, sannan sukai sallama, washe gari kuwa kafin ya tafi aiki sai da ya shirya Deeyana suka tafi hospital d'in masarautar nan aka fara mata gwaje-gwaje can dai Dr tace tayo fitsari ta kawo mata nan ta shiga toilet d'in office d'in tayi ta kawo mata gwada shi ta fara yi gwajin farko ya nuna mata ciki ne sai da ta k'ara gwadawa hakan nan ya k'ara nuna mata ciki da murna da farin ciki ta fara sanar ma da yarima Dameer. *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MISS XERKS*❤ *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *Page* 5⃣7⃣⏩5⃣8⃣ ________📖"To Alhamdullh godiya ta tabbata ga Allah subahanahu wataallah, Allah mun gode ma da ka baiyana mana komai khujut Aliyu dan Allah ku gafarce ni nasan na muku laifi mai muni amma kuyi hakuri ku yafe min". Ammi da fuskar nan nata had'e tace, "Allah ya yafe mu baki daya" sai da gaban mai-martaba ya fad'i dan shi gaskiya a yanzu bejin zai iya barin Ammi ta koma Saudi Arabia Ba'a mai da auran su ba duk da ya san baza ta amince ba ganin yanda ko kallon shi bata son yi. Abba yace, "Amin sannan yace, "wannan mutanan da ga gani sune suka taimake ni a lokacin da dan uwana ya kasa fahinta ta" da sauri mai-martaba yace, "haba Aliyu yanxu be kamata kana tadu da maganar da ya huce ba", Baba yace, "hakane Aliyu komai ya huce insha Allah". Sannan ya nuna Amma da mama yace, "wannan ita ce surika mahaifiyar matar da nake aure" mai-martaba yayi murmushi sannan Abba ya nuna Amma yace, "ga kuma matar da nake aure Allah ya azuta ni da y'a daya Deeyana ita ce matar Dameer" nan ma mai-martaba murmushi yayi sannan yace, "lallai babu mai wannan abun sai Allah Allah shine abun godiya". Gaba dayan su suka ce hakane mai-martaba ya k'ara saka ma Dameer da Deeyana albarka sannan yayi ma baba godiya sosai Dan shi ya taimake shi da ya taimake k'anin shi har ya bashi yar shi, nan dai ya kara ba Ammi hakuri Sosai sannan yace, "maganar auran su kuma dan Allah ta bari a k'ara daura musu aure a yanzu dan shi baya so a dau wani lokaci" da sauri Ammi ta mik'e tace, "Wa Allah shi kiyaye Ni zan k'ara auran ka kuma ko a mafarki Dan haka ya cire ta ma a ranshi" mai-martaba sosai ya lallabe ta amma Ina Ammi tayi sama hakan nan suka rabu da ita su Ammi suka tashi suka tafi, sai da Dameer ya mayar da su Abba gida sannan ya Kai Ammi gida duk da ita gobe zata huce Saudi Arabia shima Dameer yace, tare zasu tafi sabida wani dan aiki da yazo mai. Masarautar mure kuwa ta bud'e da maganar abunda ya faru, gimbiya Mabaruka ta samu sarki suka tattauna akan Abba da zai dawo masarautar dan su zasu je su samai shi da Kan su haka dai suka tai tattauna maganar. Deeyana ta gama shirya musu komai gobe zasu tafi Saudi Arabia, yanzu kowa hankali shi kwance Ammi ta sama ranta baza ta tab'a Bari Wai mai-martaba yace, zai k'ara auran ta ba. Washe gari su Deeyana da wuri suka tashi suka shirya suka je fada suka ma mai-martaba sallama sannan suka ma duk wani na cikin masarautar sallama suka tafi gidan Ammi nan suka dauke ta suka je gidan Abba suka mai sallama sannan suka huce airport. Nan da nan jirgin su ya tashi sai Saudi, kusan k'arfe biyar na Saudi Arabia suka sauka su Jaddah ne suka je taron su haka suka tafi gida cike da murna da farin ciki Ayusha sai nan nan take da Dameer ta mai abinci k'ala-k'ala taci kwalliya Deeyana kam ta cika tayi fam sai kunburi take. Haka aka had'a party dawowar su sunci sun sha sannan kuwa ya tafi D'akin shi Dan yin wanka da sallah, Dameer da Deeyana suka tafi nasu Deeyana ko kallon Dameer batai ba sabida haushin da ya bata gurin cin abinci Dan rashin mutunci a gaban ta Aysha ke bashi abinci a Baki yake amsa shi kuma. Shine haushi ya kamata take fushi da shi, ko da suka shiga D'aki bedroom ta huce Dan ta kosa tayi wanka sabida period d'in ta ya dauke wanka take so tayi sannan tayi sallah, shima bin bayan ta yayi Dan besan dalilin fushin ba. Ta daura towel kenan kawai taji ya shigo ko kallon shi batai ba ta shige toilet, sai da ta kusa minti talatin a toilet sannan ta fito yana kan bed a zaune saurin komawa tayi ta sanya babban abun sallah sannan ta fito da sauri ya tashi sannan ya rungume ta ta bayan shi Yana dan shinshinan wuyan ta k'amshin sabulon da tayi wanka da shi yana dawo mai hanci sai ya shagala da shinshinan wuyan. Zillewa tayi ta barshi ta wuce wajan mirror vaseline ta shafa sannan ta sanya kaya marasu nauyi ta shinfid'a sallaya ta tada sallah, shuru yayi can dai ya tashi ya shiga toilet shima yayi wanka sannan ya dauro alwala, jallabiya ya sanya sannan ya matsa kusa da ita ya fara sallah tana idarwa lokacin shi be idar ba ta fita abun ta D'akin Ammi ta shiga suka fara fira abin su. Yana fitowa bai ganta ba ya tafi parlour su shima suka fara fira da jaddah sai kuma ga Ayusha ta fito daf da shi ta zauna nan ta fara janshi da Hira har ta dauko laptop d'in ta tace ya mata setting suka zauna gab da juna yana nuna mata yanda zata yi, ita Ayusha so take kowq na gidan ya fahinci suna soyayya ai dole ace Dameer ya aure ta shiyasa take mai wasu abubuwan. Fitowan su Deeyana kenan taga Ayusha na langwa'be kanta jikin Dameer kaman ta mutum dan bak'in ciki da sauri tayi hanyar D'akin su tana kuka Ammi da ke tsaye ita ma haushi ya kamata harara ta balla ma Dameer da sauri ya aje laptop d'in ya tashi yabi bayan Deeyana, zaunawa Ammi tayi kusa da Ayusha sannan tace, "Ayusha menene haka ke baliga shi baligi ku dunga irin wannan zaman daga yau Kar na K'ara gani". Shuru Ayusha tayi Dan bata tsanmaci haka Ammi zata ce ba sai ta kwafe fuska tace, "haba Ammi yanzu menene Dan na ma Yaya Dameer Abu kawai dai kice kinfi son wannan yariyar Amma ai yayana ne" dafa ta Ammi tayi sannan tace, "Ayusha ki fahince ni Deeyana matar shi ce baza ta ji Dadi kina Mai wannan abun ba". Tab'e baki kawai Ayusha tayi sannan ta tashi ta dauke laptop d'in ta ta bar gun haushi cike da cikin ta girgiza Kai kawai Ammi tayi ta san wanda zata takawa burki Dameer. Yana shiga D'akin ya tatda Bata nan bedroom d'in su ya shiga Yana shiga ya tatda ta ta kifa kanta jikin pillow zuba Mata Ido yayi can dai ya matsa kusa da ita ya jawo ta jikin shi janye jikin ta tayi Kara jawota yayi ya fara Mata magana a kunne. Dukan shi ta fara da pillow tana kukan shagwa'ba, lallashin ta ya fara, "Ni ka saki ni ka tafi gun Ayusha d'in taka tunda dai naga kafi Jin dadin kasancewa tare da ita" rungume ta yayi ya sanya ta cikin k'irjin shi sannan ya fara shifa kanta a hankali "haba habibaty ya galbi ya zaki ce nafi son kasancewa tare da ita ke kuma fa to?". "To ba gashi na gani ba" ta fad'a tana turo Baki, "hmmmm ba Dai-dai Kika gani ba to dan Ni ke daya ce macen da nasan nafi Jin dadin kasancewa da ita". Shuru Deeyana tayi dan sai taji zuciyar ta tayi sanyi, shafa kanta ya k'ara yi sannan yace, "Deeyana kina Jin abun da nake ji a zuciyata?"shuru Deeyana tayi, "Deeyana Ina sonki Deeyana Ina sonki Deeyana Ina sonki" Jin maganar tayi kaman saukar aradu da ka dan Bata tab'a zaton wannan kalman daga bak'in Dameer ba, mirgino ta yayi suna kallon Ido cikin Ido sannan yace, "Deeyana kinyi shuru karda kice min ke Baki sona Deeyana Zan iya mutuwa akan ki Dan Allah ki daure ki furta min kalmar kina Sona ko so daya ne". Nan ma dai shuru Deeyana tayi ta saukar da idon ta kasa tana jin wani irin son shi na rasa ko Ina na jikin ta, kwalla ya share tukun ya sanya hannuwan shi saman wuyan ta ya d'ago da kanta yanda fuskan ta zai kalle ta da kyau yace, "I love you Ina sonki har cikin zuciyanta". Rungume shi Deeyana tayi sosai a jikin ta girjin ta na sama da kasa tace, "nima Ina sonka Ina sonka yayana" wayyo Dadi ji Dameer yayi kaman ya zuba ruwa a k'asa ya Sha rungume ta yayi da kyau yana jin wani farin ciki na ratsa ku Ina na jikin shi, tashi yayi sannan ya sure ta sai toilet ya zaunar da ita kan abun zama na toilet sannan yace, "alwala zamuyi dan yau sai mun raya wannan daran mai tarin tarihi a rayuwar auran mu". Sai da gaban Deeyana ya fad'i dan jin abunda ya fad'a, kallon ta yayi ganin yanda duk lokaci daya ta tsorata sai kawai yayi murmushi sannan yayi alwala itama ya matso da ita tayi sannan suka fita a toilet d'in, sallaya ya shinfid'a musu sannan ya sanya mata abun sallah ya tada musu da jam'i. Suna idarwa ya dafa kanta ya fara Mata addu'a sai da yayi Mata addu'a sosai sannan ya fara mata tambayoyi akan addini Amma da larabci Masha Allah yaji tana amsa komai sai dai wani Abu ya Dan Kara tunatar da ita, ba k'aramin Dadi yaji ba ganin ta San addinin ta sosai daman a kullum yana ma Kan shi addu'a Allah ya bashi mace Mai addini gashi kam Allah ya amsa addu'ar shi. *(Hmmmmmm ina samarin yanzu da basu san daran farkon su su k'wank'washi kwakwalwar Amaryan su ba akan addini sai dai kawa aci kaza a baje a kwashi amarci, to wallahi k'alubale gare ku dan k'wank'wasan kwakwalwar Amaryar ka nasa ka gane wace irin mace ka auro kuma wacce irin uwa ka zabo ma 'yay'an ka, shawara ce)👌* Tashi yayi ya fita kitchen kaza ya k'ara gasawa sannan ya saka cikin plate ya dauko yoghurt ya daura Kan plate d'in sannan ya fita a kitchen d'in ya shiga bedroom d'in in da ya barta Nan ya samai ta ya aje plate d'in a sakiyar su sannan ya matso da ita jikin shi ya yaga kazar ya sanya Mata a Baki kin amsa tayi sai da ya canja fuska sannan ta bud'e Baki ya saka Mata. Shima bude Baki yayi alaman ta bashi hakan Nan tana Jin kunya ta yanka ta saka Mai a Baki sannan ya siyaya yoghurt d'in a cup ya Kai bakin ta ta Sha sosai sannan ita ma ta maida bakin shi shima ya Sha, haka dai suka gama cin kazan Dan ma ba wani sosai suka ci ba sannan ya tashi ya Kai plate d'in kitchen lokacin da ya dawo ya tatda tana toilet wanke Baki shima shiga yayi ya wanke sannan suka fito tare. Tsaye Deeyana tayi dan sai yanzu masifar tsoro ya fara kamata ji tayi kawai ya rungume ta ta baya ya fara shinshinar gaba daya ilahirin jikin ta, nan jikin Deeyana ya fara rawa Dan tasan yau Dameer ba sauki, k'ank'ame jikin ta ta fara yi kallon ta yayi lokacin ma hankali shi ya fara tafiya Kan dukiyar fulanin ta yace, "menene? ". Bakin ta na rawa tace, "sanyi nake ji" murmushi gefen Baki yayi sannan ya dauke ta cak yace, "to Bari naji na jiyar da ke dummi", be aje ta ko Ina ba sai kan Bed ya mata runfa da k'irjin shi, nan ya fara fita haiyacin shi dan lokaci daya ya cire Mata rigar jikin ta ya cusa kan shi dukiyar fulanin ta ya fara lagudar ta. Sai da ya sha San ran shi sannan ya fara yin kasa da k'amshi Yana lasar duk wani fatar jikin ta ita dai Deeyana sai bank'are mai take sabida sakon da yake aka Mata Yana tafiya yanda ya dace, a hankali ya safile komai na jikin ta shima haka ya fara zuwa k'asan ta ya sanya bakin shi kasan ta ya fara tsotsa wayyo Deeyana ji tayi kaman kar ya daina har kara tura kan shi take da hannun ta. Sai da yayi romance d'in ta sosai sai da ya tabbatar ta hau online sannan ya fara kokarin shigar ta a hankali nan kuma kofa tace ba haka ba yayi yayi ya shige ta ya kasa Deeyana kon in banda hawaye ba abunda ke zuban mata sai ma da taji sandar girman shi na yawo a jikin ta nan ta kara birgicewa sabida jin abu da tayi kaman maciciji na mata yawo a jikin shi dai Dameer yayi nisa baya jin kira dan kwata-kwata besan duniyar da yake ba. *Ni kam aunty baby tuni na arce 🏃🏿‍♀🏃🏿‍♀🏃🏿‍♀🏃🏿‍♀sabida abun ya fara fin karfin ido na na bar su mai-gwaza da mrs basakwace da neat lady dan nasan sune yan ganin kwakwafa🤭* Gimbiya Haleematun-Sa'adiya na can cikin kurkuku abin duniya ya ishe ta yanzu ita ce a wannan guri kallon in da take zaune tayi Dan baza ta iya bacci ba mugun sauro sai czan ta yake gashi gurin duhu ko hasken kirki Babu ga dare, tsoro ma take kar wani mugun abun yazo ya illata ta hamma tayi sabida wata uwar yunwa da take damun ta har lokacin ji take da za'a Bata wuka ace ta kashe mai-martaba da Ammi da Dameer so zatayi Dan a cewar ta baza ta tab'a zama wannan gurin ba sannan hukunci kisan da mai-martaba yace, bazai tab'a yuhuwa ba Haka dai tayi ta maggaganun ta. Jakadiya kuwa tana kwance sai kuka take sabida D'akin da aka saka ta akwai wasu manyan Mata daga zuwan ta suka mata dukan tsiya sannan abincin da aka kawo musu suka cinye Basu Bata ba sai kuka take ga masifar yunwa na damun ta ba abinda take sai tsine ma gimbiya Haleematun-Sa'adiya Dan ita ce sanadiyar shigowar ta gurin nan tayi da dasani yafi kwando dubu. Yarima Dameer be sarara ma Deeyana ba sai kusan k'arfe ukun dare sannan lokacin ma bawai ya gaji bane kawai dai tausaya mata yayi, sai da ya fara shiga toilet ya tsaftace jikin shi sannan ya fito ya dauke Deeyana ya kaita toilet din ya cika ruwa sannan ya sanya Deeyana a ciki sai da ta saki Yar k'ara nan ya gaggasa ta sosai sannan ya fito ya barta tayi na tsarki ya fara gyara bed d'in da suka bata.🤭 Cire bed-shit d'in yayi sannan ya sanya wani, lokacin kuma Deeyana ta fito daga toilet d'in tana Dan dan-gyasa kafa da sauri ya tare ta Yana Mata sannu ya zaunar da ita bakin Bed sannan ya dauko mata magani ya Bata ta Sha ya gyara mata kwanciya, toilet ya shiga ya sanya bed-shit d'in a washing machine ya fito a toilet d'in. Sallah yayi raka'a biyu ya gode ma Allah sannan ya tashi ya hau kan Bed d'in ya mirgino da Deeyana jikin shi Yana ta lallashin ta Dan yasan ya Bata wahala, kalamai masu Dadi ya dunga gaya mata masu sanyaya ZUCIYA yana ta sanya Mata albarka butulcin ta da ta kawo Mai, ita Kam Deeyana wata irin kunyar shi ya kamata shikenan yanzu ya san komai nata. Magana ya fara mata a hankali "Deeyana Allah ya miki albarka nagode Sosai da butulcin ki da Kika kawo min Allah ya miki albarka yanzu duk duniyar nan ki gaya min abunda Kika so insha Allah in dai bafi karfi na ba Zan Miki shi". Shuru Deeyana tayi tana k'ara jin kaunar mijin ta har ranta sannan tace, "Ni bana son komai Ni Kai kawai nake so sannan ka min alk'awari baza ka tab'a min kishiya ba" murmushi ne ya subuce mai yana jin yaritar ta "haba Deeyana Ina da ke a duniya har zan k'ara tunanin wata ai har abada ke nake so kuma na miki alkawari insha Allah Ni Dameer bazan tab'a Miki kishiya ba". Dadi Sosai ya kama Deeyana k'ank'ame shi tayi tana sakar Mai zafafan 😘 kiss shima haka nan da nan bacci yayi awan gaba da ita shi kam shifa bayan ta kawai yake har akai Kiran sallah fajr ya tashi ya tafi masallacin. Sai kusan k'arfe bakwai Deeyana ta farka nan ta tashi a hankali ta shiga toilet tayo alwala tana fitowa tayi sallah bayan ta idar ta jingina da jikin Bed tana tunano daran su na jiya ji tayi murmushi ya subuce mata, yarima Dameer ne ya shigo jikin shi sanye da kan Ball tsugunnawa yayi gaban ta yana murmushi. "Ya habibaty kin tashi lafiya ya gajiyan jiya? " Ya fad'a yqna murmushi, saurin rofe idon ta tayi da hannuwan ta tana murmushi ita ma, "la kunya ta kike ji lallai yariya tun wuri ma ki cire kunyar nan" tashi Deeyana tayi da sauri ta haye Bed tana dariya. Shima cire takalmin yayi da sauri ya bita kan Bed d'in yana dariya haka suka fara wasan guje-guje a kan Bed d'in tana yi tana wulla mai pillow, Ammi tana can zaune tun d'azu take jira su fito break Amma shuru tashi tayi da kanta tayi hanyar D'akin su dan taje ta Kira su. Noking ta fara suna can suna wasannin su Dameer yaji noking Dan k'aramin tsaki yayi sannan ya tashi yaje ya bud'e D'akin Ammi ya gani tsaye, dalla mai harara tayi sannan tace, "Ni matsa ka bani guri ka ban min yariya ta zo tayi break". Sosa K'ai yayi sannan yace, "Ammi gamu nan zuwa fa" na baku minti biyar Ammi ta fad'a sannan ta huce komawa D'akin yayi sannan yace, "taso muje muyi break Ammi ta zo" saukowa tayi a bed d'in sannan ta sanya abaya suka fito a hankali take tafiya sabida k'afan ta da yake mata zafi, shima ya fahinci haka shiyasa ya rik'e mata hannu. Suna Isa Ammi ta taso da sauri ta tare ta ta fara mata irin gaisuwar su sai kissing d'in ta take sannan Jadda ta taso ita ma tayi mata, haka nan Deeyana ta samu gu ta zaune sai matsa ido take sabida k'asan ta da taji Yana Mata zafi sosai nan suka fara break Ayusha Banda hararan Deeyana ba abunda take ita kam Deeyana mai da ita tayi mahaukaciya Dan ko kallon ta Bata yi. Suna gama break Deeyana tayi saurin tashi sabida bata so a gane ta tana tashi kam Ammi ta kalle ta gani tayi tafiyan ta ya canja Jadda zatayi magana kenan Ammi tayi mata alama da tayi shuru ta koshi ne ita ma Ammi tashi tayi ta bi bayan Deeyana ta shiga parlour kenan taji Ammi na Kiran ta juywa tayi tana ma Ammi murmushi. Kama hannun ta Ammi tayi sannan ta zaunar da ita kan kujera ta kalle ta tace, "yata Mai yasa mai ke" kasa da Kai Deeyana tayi tana tunao karyan da zata ma Ammi murmushi Ammi tayi Dan ta gama gano ta tashi tayi tsam ta shiga toilet ta had'a ma Deeyana ruwan zafi sosai sannan ta sanya mta irin maggaganun su ta fito tace, ma Deeyana ta shiga ta k'ara kasa jikin ta sosai. Nan Deeyana ta tashi kaman kwai ya fashe Mata a jiki ta shiga toilet d'in, ita kam Ammi farin ciki ne ya rufe ta tana musu addu'ar Allah ya azurta su da Yaya masu Albarka, sannan ta fita a D'akin ta tafi D'akin ta Dan karo Mata wasu magungunan. Ta kusa minti talatin a cikin ruwan sannan ta fito taji dadin jikin ta kuma Sosai nan Dameer ya shigo ya samai ta suka ji gaba da firan su wajan karfe Tara yayi Shirin zuwa aiki. Bayan wata daya. *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MY MUNAT*💕 *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 6⃣1⃣⏩6⃣2⃣ _________📖 "Ina farin cikin sanar da Kai cewa sarauniya Deeyana na dauke da juna biyuuu har na tsawan wata daya da sati biyu" Dr ta fad'a tana murmushi. Wayyo dadi yarima Dameer ji yayi kaman ya zuba ruwa a k'asa yasha dan murna da farin ciki daukar Deeyana yayi ya fara juye-juye da ita, yana ma Allah godiya da ya cika ma iyayan su da su burin su ya basu abunda suka dade suna nema, murmushi kawai Deeyana take dan wannan farin ciki haka da taga yana yi. Aje ta yayi sannan ya bud'e aljihun wandan shi ya ciro key d'in mota ya mika ma Dr sannan ya k'ara bud'e aljihun ya fito da kudin da besan yawan shi ba ya k'ara mika ma Dr godiya ta fara zuba mai sannan tace, "Allah ya sauke ki lafiya nagode sosai kuma nayi mugun farin ciki da Allah yasa ni na fara sanar muku da wannan alkhairin" Tsaddadan murmushi ya sakan mata sannan yace, "ai tukucin ki ma tukun na ma dan wannan babban albishir kika sanar min" ita dai Deeyana na zaune sai murmushi take nan ya kama mata hannu suka fita direct part d'in Ammi suka shiga, da murnar shi ya fara Kiran "Ammi Ammi". Ammi da ke bedroom ta fito da sauri tana cewa "lafiya?" rungume ta yayi da sauri sannan yace, Ammi burin ki ya cika Deeyana "is pregnant" Ammi rasa abinda zata ce tayi sai sakin shi da tayi ta Isa gun Deeyana ta rungume tana share kwallan farin ciki. Kunya ya kama Deeyana, Ammi ta fara cewa "Allah ya sauke ki lafiya Deeyana nayi farin ciki sosai na rasa ma mai zance miki Deeyana" "ameen" Dameer yace, yana murmushi kafin dan wani lokaci har zancen cikin ya bade masarautar mure kowa farin ciki yake har yar k'aramar walima aka had'a kowa yana mata fatan Allah ya sauke ta lafiya. Amma tana jin dadin yanda ake ba Deeyana kulawa ita ko kallon Deeyana ma bata yi, haka Dameer ma kulawa yake bata ta musanman ya mayar da ita kaman kwai, zancen makaranta kuwa cewa yayi sai cikin ta yayi kwari ko kuma ma Sai ta haihu ita ce ma take cewa bata yarda ba. Mai-martaba sarki Fahad Abdullah da sarki na yanzu Abba sunyi farin ciki sosai sai fatan Allah ya sauke ta lafiya, wata rana mai-martaba sarki Aliyu yaje zagayan gidan kurkuku duk wanda yake da k'aramin laifi a cire shi a mai afuwa yaci Karo da jakadiya ta zama wani iri dan bai ma gane ta ba sai da fadawa sukai mai bayani. Tausayi ta bashi sosai na yace, "a fito da ita yayi mata afuwa" kuka sosai jakadiya ta fara tana Kara bashi hakuri haka yayi ta zagaye yana fito da duk wasu masu k'aramin laifi, dan shima sarki Aliyu ya cigaba da duk wani abun alkhairi na masarautar shiyasa mutane suke son shi. Dameer da Deeyana suka shirya suka tafi Saudi Arabia dan sun dan kwana biyu Basu je ba gashi jaddah na san ganin Deeyana tunda taji ance tana da ciki take ta kofarin tana son ganin ta d'aga nan har Dubai zasu wuce gurin Al'mustapha, sun sauka lafiya Jadda taji Dadi sosai da ganin Deeyana ta k'ara kyau abun ta dan cikin ba k'aramin Kyau ya mata ba gashi ya d'an fara fitowa dan k'arami da shi. Ayusha da taga Deeyana ba k'aramin hauka tayi ba dan har Jadda ta fad'a wa ita fa son Dameer take, Jadda tace, ba ruwan ta tasan Dameer ba abunda zai sa shi ya k'ara aure kuma ita baza ta sa shi ba, haka ta samu Dameer da maganar ita tana so ya aure ta murmushi Dameer yayi sannan yace, "Ayusha kenan yanzu baki ganin ba'a ma Deeyana adalci ba in dai na aure ki". Haushi ma da ya ishe ta rasa bakin magana tayi wato ba'a ma Deeyana adalci ba lallai Dameer, tashi tayi tayi tafiyar ta tana jin haushin abun da Dameer yake mata dan yaga tana son shi. Sunyi wata daya a Saudi Arabia sannan suka shirya zasu tafi Dubai lokacin cikin Deeyana ya shiga wata hudu dan cikin ba mai laulayi bane ba abunda baya barin ta yanzun ma Dameer yana so ta fara zuwa awo ne hospital da a Saudi Arabia d'in yake so ta dunga zuwa sai Ammi tace "mai gwara su dawo Nigeria". Ranar da zasu tafi Ayusha ita ma ta shirya zata bisu dan tana son zuwa Dubai ita ma dan bata ga amfanin zaman ta a Saudi ba tunda shi Dameer d'in baya ta tata ita dai Deeyana ba abun da ya shafe ta dan ko kallon ta ma batayi dan ba k'aramin haushi take ji ba in taga tana shigema Dameer. Su Jadda ne suka raka su har airport sai da suka ga sun shaga jirgi tukun suka tafi gida gurin zama ma a cikin jirgin sai da Ayusha tayi fada dan kusa da Dameer ta zauna Deeyana tace, ita kam ana take san zama Ayusha Bata Isa ta zauna a kusa da shi ba Dameer ya rasa abin yi dole sai tsakiyar su ya zauna dan shi baya son fitina. Ba k'aramin haushi Deeyana taji ba daman ita ce ta kusa da window ta ko mayar da kanta wanjan window tqna kallon gari, Ayusha kam dadi kaman ya kashe ta har kwqntar da kanta tayi jikin Dameer ta sakala hannun ta cikin nashi haka har bacci ya dauke ta ita kam Deeyana ko kallon su bata yi ba dan haushin Dameer take ji. Sun Isa lafiya Dameer yaga Deeyana bata kallon shi da zasu fito a jirgin ya rik'e ma Deeyana hannu sabida cikin ta dayan hannun shi kuma ya sanya kasan maranta sai bige mai hannu take tana dalla mai harara, Al'mustapha da matar shi suka zo daukan su nan suka tafi gidan. An had'a musu kayan ciye-ciye kala-kala matar Al'mustapha sai kula da Deeyana take nan ta kaita bedroom d'in ta tayi wanka D'akin da aka basu su zauna kiri da muzu Deeyana tace, baza ta D'akin ba wai nan fushi take da Dameer. Satin su biyu suka shirya zasu koma Nigeria ranar da zasu tafi Ayusha tasha kuka wanda har ta ba Dameer tausayi yasan Ayusha tana mutukar son shi amma bazai tab'a iya auran ta ba dan yama Deeyana alk'awari haka yayi ta lallashin ta da zasu tafi harda ita a raka su a cikin mota ta kwantar da kanta kan kafad'ar shi shi kuma sai lallashin ta yake. Suna Isa airport Deeyana tayi saurin fita daga motar dan gani take kaman da gayya Dameer ke mata wani abun tunda tun da suka je Dubai d'in bata tab'a sakin mai fuska ba wai tana fushi da dashi, Dameer da Ayusha suka fito a motar ya rungume ta sosai yana k'ara bata hakuri nan yake ce mata abokin shi mus'ab na sonta tayi hakuri ta so shi tace sai tayi shawara. A kan idon Deeyana Ayusha ta sakin ma Dameer kiss shima kuma ya mayar mata, sai da cikin Deeyana ya murd'a d'an dafe shi tayi da hannun ta tana runtsa Ido dan wani irin zafi take ji a zuciyata, sukai sallama da kowa da kowa sannan suka shiga jirgi, kamo hannun ta yayi yana mata k'ayatatcan murmushi amma Ina ji yayi ta kafe mai hannu. Suna zama a kujera ya daura hannun shi saman cikin ta yana shafawa haba nan ma ta kafe mai hannu wannan karon yaji zafi sosai haushi ya k'amshi ya juya fuskan shi ma haka kowa ya juya fuska bamai ba dan uwan shi magana har suka Isa Nigeria, da zasu fito a jirgi ma ya d'an tallafo ta sabida cikin ta cike da masifa tace, "malam in kana da zuciya karka kara tab'a Ni". Tab'e Baki yayi sannan yace, "kina da jikin da zan tab'a ki ne ciki na nake k'arewa dan haka tunda bake na tab'a ba karki Kara min magana" taji zafin maganan shi sosai hakan na ta juyar da kan ta nan suka shiga mota dan fadawa ne suka zo daukan su har suka Isa gida ba wanda ya kalle wani tana fitowa a mota direct ta huce part d'in Ammi. Shi kuma part d'in su ya huce zuciyar shi cike da K'una wato yariyar nan dan taga yana lallabata shine zata dunga kawo mai raini to zai barta ya gani, haka tunda suka je Dubai ko kallon shi bata yi har message ya tura mata na bada hakuri amma ko dubawa batai ba to zai saka mata ido haka dai yayi ta magana da zuciyar shi har ya shiga bedroom d'in shi. Tana shiga part d'in Ammi ta tatda ta kuyangu suna matsa mata k'afa tana ganin ta ta tashi tana murmushi sosai Ammi ta fara kulawa da ita can dai Ammi tace, "Ina yayan naki?" tace, "yana part d'in su" sannan ta shiga daya daga cikin bedroom d'in Ammi tayi wanka tayi sallah sannan ta kwanta Idon ta na hasko mata Ayusha da Dameer na kiss. Kusan k'arfe tara na dare Dameer yazo gaishe da Ammi ko tambayan Deeyana bai yi ba suna gama fira da Ammi ya tashi zai tafi wannan abun ba k'aramin kuntatawa Deeyana yayi ba dan tana jin shi har ya fita, kifa kanta tayi jikin pillow ta fashe da kuka sai da tayi mai isar ta sannan ta tashi ta shiga toilet ta wanke fuskan ta. Ammi shuru taga Deeyana bata fito ta tafi part d'in su ba tashi tayi taje ta samai ta tayi mata magana akan ta tashi ta raka ta sai cewa tayi ana zata kwana, Ammi bata kawo komai a ranta ba ta mata addu'a ta fita, bacci take so tayi amma Ina ta kasa dan ta saba kwana jikin Dameer hakan nan ta rungume pillow har bacci ya kwashe ta. Shima Dameer yana can sai juye-juye yake kan bed ya kasa bacci can dai yayi addu'a ya kwanta cike da mafark'in Deeyana nan shi, washe gari wajan karfe takwas ya shigo dak'in Ammi samun su yayi suna break Ammi da Deeyana kusa da Ammi ya zauna sannan ya gaishe ta amsawa tayi tana mai ya gajiyar hanya. Kanta a kasa tace, "ina kwana" tab'e baki yayi kaman be jita ba sai da Ammi tace, "hala baka ji ana gaishe ka bane?" "Oh sorry lfy" ya fad'a yana basarwa sosai abun ya bakan ta mata rai tashi tayi da sauri ta bar kun. Da kallon Ammi ta bita sannan ta dawo da kallon ta gun Dameer ta fara mai kallon tuhuma kasa da kai yayi ya fara sanya kwai a bakin shi, "kai menene ya had'a ka da matar ka?" Ammi tayi maganar fuskan ta ba alaman wasa, shuru yayi sai da Ammi tace, ba magana nake ma ba. "Ba komai Ammi" "ni zaka mayar karaman yariya jiya ina kallon ka da ka shigo har ka fita baka nemai ta ba yau gashi ta gashe ka kayi mata banza Dameer wai mai yake damun ka ne, yariyar nan zaka fara k'unsa mata bakin ciki ko zaka fara nuna mata halin ku na maza ko kayi shine zan san kai namiji ne Allah ya baka sa'a" tana gama fadar haka ta tashi ta far gun. Shuru yayi yana k'ara mai-maita maganar Ammi tashi yayi shima ya fita dan ji yayi ma ya kasa cin abincin, Deeyana tana shiga bedroom kuka ta fashe da shi ko a mafarki aka fad'a mata Dameer zan canja mata zata ce karya ne amma shi yake mata wannan wulak'anci to ko dai ya daina sonta ne shine tambayar da take ma kanta. Kwanciya yayi kan duguwar kujera tunani kala-kala a ran shi tashi yayi ya kunna wayan shi number Deeyana ya nema ya danna ya fara kira, tana kwance taji wayan ta ya fara ringing tashi tayi ta duba mai kiran tana ganin Dameer ne ta katsa wayan tanq hararan wayan. Ganin ta katse sai ya tashi ya tafi dak'in Ammi direct bedroom d'in da Deeyana take ya shiga kwance ya samai ta tayi ruf da ciki saurin isa gunta yayi yana juyar da ita dai-dai, saurin ture shi tayi tana kuka "ni ka rabu dani maci amana kawai". Saurin rufe mata baki yayi da nashi ya fara kissing d'in ta sai da ya kaita karshe sannan ya sake ta yana mai da numfashi, "haba Deeyana kin san fushin ki ila ce a gare ni pls kiyi hakuri ki yafe min laifin da na miki duk da dai ni ban san laifin da na miki ba". Fashewa tayi da kuka sannan ta fad'a kirjin shi ta fara cewa, "ai sai gaje gun Ayusha d'in tunda yanzu naga ita kafi danuwa da ita wato ni tunda ka gama cutata ka durka min ciki shine zaka daina kula dani to kaje amma ka sani sai ka fara raba ni da wannan cikin da ka dura min tukun" Murmushi ne ya subuce mai sannan yace, "kai Deeyana ashe haka kike da rigima to kiyi hakuri ni ba wani abu tsakani na da Ayusha ita da aure ma zatayi yanzu wato shine kike kishi ko to ko kin manta alkawari da na miki ne". Girgiza kai tayi sannan tace, "to ai zaka iya karyawa ai nasan halin ku na maza" kumatun ta ya kama Sannan yace, "halin mijin ki na da ban ne kinji" daga kai tayi alaman eh nan da nan suka shirya har sun manta sunyi wani fada ko sallama basu ma Ammi ba suka huce part d'in su. Bayan wata uku. Cikin Deeyana ya shiga wata na bakwai yayi girma sosai, kowa addu'a sauka lafiya yake mata kayan baby's kuwa ai ba'a magana dan Ammi London taje duk tayo siyayan kayan baby's dak'i guda haka Dameer ma yana ta siyo nashi kayan. Dameer da Deeyana suna zaune lafiya abin su, cikin ta baya hana ta kyautatawa mijin ta shima haka ba wai ya cika takura mata bane haka dai suke rayuwar su gwanin ban sha'awa. Cikin Deeyana na shiga wata tara ta koma bangaran Ammi dan Dameer da kan shi ma ya mai da ta sabida Ammi zata fi bata kulawa, kullum sa ran haihuwa ake yau ko gobe hakan nan ita ma kullum cikin addu'ar Allah ya sauke ta lafiya take. Yanzu satin ta biyu da shiga wata tara shuru dai ba wani bayani hankali kowa ya fara dawowa kanta gimbiya mabaruka kullum sai tayo mata rubutu ta kawo mata tasha haka mai-martaba ma, har ta shiga wata goma da kwana biyu shuru nan ma shima dai Dameer hankali shi ba karamin tashi yayi ba. Dan yanzu abun ya fara bashi tsoro, wata ranar Friday da daddare sun gama firan su ya tafi part d'in su Ammi ta bata rubutun da gimbiya mabaruka ta kawo mata tasha taji fitsari ya kama ta tashi ta shiga toilet dan tayi kawai taji maran ta ya rike ga wani irin ruwa da ya fara zuban mata. Sallati ta fara yiiii. *To ko dai abun yazo ne😹😹😹😹ni dai bance komai ba in akwai likitoci a Izzar sarauta fan's sai ku kawo ma Dameer a gaji🤣 Allah sarki gimbiya Haleematun-Sa'adiya ba rabon taga... nayi shuru dai🏃🏿‍♀🏃🏿‍♀* *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *AMEER* ~Ubangiji Allah ya baka lafiya~ 👏😢 *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 6⃣3⃣⏩6⃣4⃣ ________📖Sallati ta fara yi tana kiran sunan Allah ta rike maran ta kuma, nan da nan zufa ya jika mata jiki Ammi da taji kaman alaman nishi a toilet ta shiga da sauri, durkusha ta samu Deeyana ta tara uban zufa. A rude Ammi ta iso gun Deeyana tace, "Deeyana haihuwar ce Allah ya sauke ki lafiya diya ta" saurin riko Deeyana tayi dan su tafi hospital rike mata hannu Deeyana tayi da karfi tana rintsa ido nan kuma sai nishi da karfi faya ce ta fashe ruwa ya fara zuba duk da azaban da Deeyana take ji bai hana ta kiran sunan Allah ba. Ammi dai banda aikin sannu ba abunda take mata dan jikin ta rawa yake ta rasa ma mai zatayi tunda ta san haihuwar ce tazo kafin ta gama tunanin ta ma taji kukan jariri ya fadu da sauri tayi kasan Deeyana tana jinjina kokari irin na Deeyana. Saurin duba saman mirror tayi taci sa'a akwai sabuwar reza ta yanke cibin ita kam Deeyana matsawa gefe tayi tana fitar da numfashi a hankali, dauke yaron Ammi tayi sannan ta nade shi a towel kallon Deeyana tayi sannan tace, "sannu Deeyana Allah ya baki lafiya kinyi kokari". Jin Dameer tayi yana kiran ta "Ammi Ammi" shigowa bedroom d'in yayi yaga toilet a Bude kuma kaman Ammi na magana lekawa yayi ganin Deeyana durkusha jariri kuma na hannun Ammi tana kara nada mai towel, wayyo kara goge idon shi yayi sannan yace, "Ammi Deeyana ce ta haihu". Dagowa Ammi tayi sannan tace, "yauwa Dameer zo ka rike min yaron in gyara Deeyana amma fara kiran Dr tukun" da sauri ya afka toilet d'in, yayi kan Deeyana ita kuma Ammi ta fito tana k'ara gyara mai towel d'in da ta rufe yaron da shi dan sai carkada kuka yake. Daukar ta yayi cak ya sanya ta kan kujeran da ke bedroom d'in yana sanya mata albarka yanzu Deeyana ce ta haifan mai d'a shi kam mai zai mata a duniya wanda zai biya ta, dafe kai ta tayi da hannun ta tana cewa "washhhhh" "oh sorry habibaty sannu" ruwa ya diba ya wanke duk wani jinin toilet d'in sannan ya koma kan Deeyana ya cire mata kayan jikin ta ya dauraye mata jiki sannan ya daura mata towel ya dauke ta cak ya fito da ita. Ammi har ta dauki waya ta kira Dr dan tazo ta duba ta sannan ta kira gimbiya mabaruka da sauran ta sanar da su Deeyana ta haihu, ba'a fi minti goma ba sai ga Dr ta shigo nan ta shiga duba Deeyana ta Bata wasu magunguna sannan ta duba yaron duk lafiyar su lau. Gimbiya Mabaruka ce ta fara shigowa cike da murna yau ta samu da sannan mutanan gidan suka fara zuwa Nan da nan masarautar mure ta san an samu k'aruwa, gimbiya mabaruka ce tayi ma yaron wanka gimbiya Aisha kuma tayi ma Deeyana, nan aka shirya su cikin kayan sarauta masu kyau da tsari jariri sai shan pic yake sabida kaman shi sak da uban shi Dameer. Komai nasu iri daya ne ba abun da ya dauko na Deeyana komai na Dameer ne Amma ma tayi murna amma ko idon ta Ba'a gani ba a dak'in nan aka fara shagulgulan haihuwa iri-iri, Dameer ai rasa in da zai saka Deeyana yayi dan murna nan da nan ya fita ya siyo mata zinare mai masifar kyau wanda zata saka kafin suna. Abinci aka ma Deeyana kala-kala na mai jego, gata dai Deeyana tana shan shi yan uwan Amma ma duk sun zo amma ai su sai suka je gefe dan yanda suka ga kowa na faran ta mata, aka dauke jariri aka kai shi gun mai-martaba sarki Aliyu ya sanya mishi albarka sannan aka kai shi gun tsohun sarki Fahad Abdullah kowa murna yake. Yau kwana Deeyana uku da haihuwa gata dai na duniya Deeyana na shan shi ga kayan ta dana jariri da kullum sai su saka kala biyar dak'i daya gaba daya aka ware na kayan jariri da uwar jariri Deeyana, Ammi kwata-kwata bata bari Dameer da Deeyana su ware ko na minti daya yana zuwa itama zata shigo dak'in har ya gama duba jariri tana tsaye sannan ya fita kallo ne kawai tsakanin su. Sai kuma waya da suke kwana yi dan gaskiya ba karya suna kewar juna Dameer yake tambaya Deeyana wani suna take so a saka ma jariri tayi shuru sai da ya kara mata magana tace, ita bata da zabi duk sunan da ya sama jariri yayi. Kullum gimbiya Aisha take ma Deeyana wanka shi kuma jariri gimbiya mabaruka tayi mai, gimbiya marwa kuma gyara kawai take ma Deeyana na fitar hankali wanda tasan duk ranar da Dameer ya kusanci Deeyana sai yaji ta kaman budurwa dan gimbiya marwa ba daga nan ba gurin gyara. Yau ta kama alhamis ana gobe suna kenan yan saudiyya duk sun zo harda Ayusha da yanzu suke soyayya da abokin Dameer ana ma zancen aure yanzu ta cire son Dameer a ranta dan tasan baza ta tab'a samun shi ba ita ma tayi ma Deeyana siyaya Sosai da jariri sosai Deeyana taji dadi dan tunda tazo suna tare suna fira dan wannan karon ne zuwan Nigeria ta na farko. Yan uwan Amma ma duk sun zo su aunty faiza gida dai ya cika sosai dan tun ranar aka fara shagulgulan suna, suheema ma ta zo da d'an karamin cikin ta ita ma anyi bikin ta da dadewa. Mai-martaba tsohun sarki ya kira Dameer ya tambaye shi ko akwai sunan da yake sha'awa da za'a saka ma jaririn yace, Abdullah sunan kakan su kenan mahaifin su sarki Fahad Abdullah, yaji dadi sosai da karan da Dameer d'in ya musu sannan ya kira sarki Aliyu ya gaya mai shima yaji dadi sosai nan aka ta sama jariri albarka. Ranar aka kira mai lalle ta ma Deeyana da kitso mai kyau, ita ma Ayusha tace a mata lalle dan ya bata sha'awa a abinka da farar macen sai ya fito yayi kyau sosai. Daran ranar Dameer ya Kira Ammi yace, dan Allah Deeyana zata zo zai nuna mata kayan su na suna da k'yar Ammi ta yarda sannan aka kara canja ma jaririn kaya ta tafi da shi, tana shiga dak'in Dameer ya taso ya amsa yaron yana wani kashe ta da kallo kaman zai cinye ta, dariya tayi sannan tace, "kallon fa". "Hmmmm habibaty kenan kin canja min kin zama wata taurarowa cikin taurari Kai anya kuwa kece mai Ammi take Baki haka my Deeyana" yayi maganar yana aje jaririn ya dawo ya rungume ta, kashe mai ido tayi sannan tace, "abun Dadi pls mai zaka nuna min na tafi bana so na dade, kar Ammi tayi fada". Mai da fuska yayi kalan tausayi sannan yace, "yanzu ko rage min zafi baza ayi ba" dariyar mugunta Deeyana tayi sannan tace, "Kai lallai hayatee ai sai nayi wata biyu nan gaba" saurin zaro Ido yayi sannan yace, "wata biyu lallai lokacin ma maybe kina da wani babyn kwance a nan" yayi maganar yana shafa saman maran ta. "Hmmmmm Ni zan tafi tunda dai daman wayyo zaka min" saurin riko hannun ta yayi sannan ya sanya ta saman bed ya haye saman ma ya fara kissing d'in ta, nashanun ta da suka cika riga fam ya kurawa Ido nan da nan ya hautsine idon shi yayi jajir. Fito da shi yayi daga cikin riga ya sanya bakin shi saman su ya fara Sha, kai Deeyana ta zaro Ido tana mamakin jaraba irin ta mijin nata, sai da ya sha iya san ran shi sannan ya matsa ya fara tafiya da kan shi ko wani sako na jikin ta yana lasa, rasa abunda zata Mai tayi dan ba k'aramin tausayi ya Bata ba. Ita ma taimaka Mai ta fara yi, ya fito da hajiya babban shi ya sanya ta a tsakiyan nonowan ta ya fara yin sama da kasa ita kuma ta had'a mai nonowan kaman yana yi cikin farjin ta yaji, sai da ya samu natsuwa sosai sannan ya barta haka ta tashi ta gyara rigan ta shi kuma ya nuna mata akwatunan da ya siyo Mata Wanda zatayi fitan suna gobe da shi, wanka ya shiga ita kuma ta fara duba kayan da suke cikin akwatuna. Lokacin da ya fito ta gama dubawa kungan jaririn tayi sannan tace, "na gani sunyi kyau Allah ya k'ara arziki Bari na koma Kar Ammi taga na Dade" kai ya d'aga Mata sannan yayi kissing d'in wuyan ta da jaririn sannan ya dauka akwatuna Dan ya raka ta da su nan suka fita sai D'akin Ammi. Washe gari tun safe aka mata wanka ta shirya ta cikin kayan sarauta dan a aladan gidan haka ne sai an gama radin suna sai kasa duk Kayan da kake so, an gama radin suna lafiya jariri yaci suna Abdullah zasu dunga kiran shi Abdul, nan fa aka fara kid'e-kide da raye-raye ana busa. Dameer ma ya had'a walima shi da abokanan shi Wanda anci an sha, ko wani kaya da Deeyana zata saka shima Dameer shi ya saka sunyi anko kala-kala kayan suna kuwa har an rasa in da za'a saka su, anyi taron suna lafiya an tashi lafiya. Washe garin suna an k'ara wani bikin sunan sannan mutane suka fara watsiwa kowa na tafiya jariri da Deeyana suna cikin kwanciyar hankali. Bayan wata daya. *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *UMMU MUDASSIR* ```MY daughter🤩 Allah ya kara miki lafiya sannan kuma ya sauke ki lafiya au🤭bari nayi shuru kar su oo suce min uwar zamani🤣``` *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 6⃣5⃣⏩6⃣6⃣ _________📖 Deeyana da Abdul sunyi bul-bul abin su Dan ba k'aramin kulawa Ammi ke Basu ba, Dameer ma haka kullum cikin kula da Deeyana yake yanzu hankalin shi gaba daya ya koma kan gyaran gidqn shi da yake so Deeyana na arba'i su koma. Gida ne yake musu mai masifar Kyau da kuma tsari part d'in Deeyana da ban nashi da ban sai kuma na yaran su gida ne gari guda yayi musu, akwai gun wasan yara da kuma swimming pool wanda zasu dunga shan iska. K'ewar Deeyana na bala'in damun shi Dan da k'yar wani lokacin yake bacci, wani daran asabar ya kasa bacci sai juye-juye yake hakan na ya tashi ya fita zuwa part d'in Ammi yaci sa'a kuwa bata nan tana part d'in mai-martaba direct bedroom d'in da Deeyana take ya shiga kwance ya tatda ta tana sharan baccin ta. A hankali ya fara tashin ta da yake Deeyana Bata da nauyin bacci nan da nan ta tashi kallon mamaki ta bishi da shi, kaman zaiyi kuka fuskan nashi gwanin tausayi dafe kanta tayi sannan tace, "amma dai kasan D'akin Ammi ne ko in ta shigo fa kuma gashi bani da tsarki". "Eh na sani Baki da tsarki amma dan Allah ke taimaka min irin dabaran da kike min" yayi maganar murya Shi a sanyaye, "hmmmm to in Ammi ta shigo fa" "ai tana dakin Abba Ni kuma kafin asuba zan fita" tausayi taji ya bada hakan nan ta fara cire riga dan ta dan rage mai zafi. ```Yanda zaki hada maganin karin ni'ima. Karin ni'ima 1_ man hulba 2_man habba 3_man na'a-na'a 4_man tafarnuwa 5_zait lauz Wayyo Dadi in kika had'a maganin nan kikai amfani da shi sai kin gode ma aunty baby😁``` Tun daga ranar ya samu abin yi duk ranar da Ammi take dakin mai-martaba sai shi kuma yazo ya rage nashi zafin haka yake kullum. Kwanan Deeyana arba'in dai-dai tayi tsarki ranar kaman karta gayawa Dameer amma k'aik'ayin bakin ta ya kaita ta gaya mai ai kam kaman ya jawo dare haka yake ji gashi Ammi ba'a D'akin zata kwana ba har rawar murna sai da ya taka. Da daddare Ammi ta shirya ta tafi part d'in mai-martaba shi kuma Dameer ya shigo ranar da k'arfin shi ya shigo dan yasan babban burnin taraiya zai huce🤭 shi ya taimaka mata ta gyara Abdul ta kwantar da shi cikin gadon shi na sarauta sannan ta shiga toilet ta kara watsa ruwa shima Dameer d'in binta yayi sukai wanka tare. Tun a toilet ya fara lagudar ta ko Vaseline be bari ta shafa ba ya sure ta sai kan Bed ya fara aika mata da manya-mayan sako, itama tana mayar mai har dai suka mance junan su dan ranar ba'a magana. *Ni dai had'a Ina wa Ina wa nayi na fita a talatin🏃🏿‍♀🏃🏿‍♀🏃🏿‍♀dan yau abin ba dama bazan iya ganin wannan love da ake sha ba nima dai Bari in tafi gurin nawa🚶🏻‍♀🚶🏻‍♀🚶🏻‍♀🚶🏻‍♀sauran kuma inji su oo sunce wani abu* 😹😽 Can wajan k'arfe biyu Abdul ya tashi ya fara kuka da k'yar iyayan nashi suka saki juna, Dameer ya dauko shi ya sanya shi kan cinyar Deeyana, nono ta sanya mai a baki kallon ta kawai Dameer yake gwanin sha'awa tana ba Abdul d'in nono sai da yasha ya kushi sannan Dameer ya amshe shi ya mai da shi gadon shi ita kuma Deeyana ta shiga toilet dan tayi tsarki da ruwan d'umi. Shima nan wani sirrin ne 😉Hajiyata ki gwada👌 Tana fitowa Dameer yaje ya dauke ta sai kan Bed suka ji gaba da aiki🤭ranar ba'a magana sai kusan asuba da yasan Ammi ta kusa dawowa suka sihirta ma juna nan ya fara kwarara mata albarka dan cewa yayi be tab'a jin tayi mai dadi kaman na yau ba. Toilet suka shiga sukai wanka, jallabiya ya saka sannan ya fito Dan yaji kaman an fara Kiran sallah, Ita kuma Deeyana ya Bart tana wanke kai Ammi da ke shigowa taga kaman alaman mutu saurin kunna wuta tayi Dameer ne yana niyar fita da sauri. Da mamaki Ammi tace, "Dameer Kaine da asuban Nan?" "Innalillahi wa'inan ilaihir rajiun" Dameer ya fad'a yana rintse Ido kallo Ammi ta k'ara mai a Karo na biyu sannan tace, "ba magana nake ma ba?" "Ammi agogo na manta jiya shine yanzu nazo dauka". "Agogon ka yayi" sannan Ammi ta shige bedroom d'in da Deeyana take, ita Kuma ta fito daga toilet kenan tana tsane gashin ta da towel, Kare mata kallo Ammi tayi sannan tace, "ke kuma mai ya Kai ki wanka da asuban nan da wannan sanyi? ". A tare gaban Deeyana yace dam dam dam zaro ido tayi tana kallon Ammi, da sauri tayi kasa da kanta tana tunanin amsan da zata ba Ammi ga wata kunyar ta da ya kama, "hmmmm ummmmm hummm Ammi Daman hmmmm Daman Abdul ne yamin tunbudi na gama bashi nono shiyasa". "Tunbudi lallai", dan gaba daya Ammi ta gama gano su sannan tace, "wato Deeyana ni nake neman Miki yanci ke a gunki ba haka bane ko yanxu ki Bari a kaki Yana marmarin ki shine A'a ko to Wallahi Bari in gaya Miki namiji ba dan goyo bane yana gama wannan rawan k'afar da yake da ke zai yarda ki, kuma ki shirya komai da kike buk'ata ranar Friday zaki koma gidan ki tunda haka kike in bana nan ki bud'e mai kofa ya shigo ai gwara ki koma can ku k'arata" tana gama fadar mata haka ta juya tayi tafiyar ta. Ai Deeyana ji tayi kaman ta had'a kasa ta shige Dan ba k'aramin kunya taji ba innalillahi🤦‍♀ita dai Dameer ya gama da ita yanxu ya zata dunga kallon Ammi "wayyo Ni Deeyana" ta fad'a tana dafe Kai. Kuyangu sun gama had'a musu abin break Ammi ta fito batq ga Deeyana ba wucewa bedroom d'in tayi dan ta Kira ta Deeyana kam na zaune tunda aka mata wanka ta sanya kaya ta zauna bakin Bed ta daura Abdul Kan cinyar ta ta gama bashi nono ta k'asa fita sabida kunyar Ammi, sallama Ammi tayi sannan ta shigo kallon Deeyana tayi sannan tace, "Deeyana baza ki fito breakfast bane tun d'azu nake jiran ki". Kan Deeyana na kasa tace, "yanzu zan fito Ammi" nunawa Ammi tayi kaman bata san wani kunyar da take ji ba ta dauke Abdul ta fita, ita ma Deeyana fitowa tayi jikin ta duk a sanyaye nan kuma Dameer ya shigo fuskan shi cike da annashuwa. Gaishe da Ammi yayi sannan ya dauka Abdul yana mai Wasa ita kam Deeyana tana zaune kanta na kasa har Ammi ta fara saving d'in su, Ammi tayi ta jan Deeyana da firan da ta sakin jikin ta nan har suka fara break. Suna gamawa Deeyana ta tashi ta shige D'aki Ammi ta kalle Dameer sannan tace, "ranar Friday insha Allah zaku tare a gidan ku tunda dai Kai baka da ta Ido" tashi yayi ya rungume Ammi yana murna dan burin shi ya cika za'a bashi matar shi, harara Ammi tayi ta zuba mai tana cewq mara kunya. Yau ta kama Friday bayan sallah JUMA'A aka fara walimar tarewar su Deeyana a sabon gidan su haka akai ta saukan Qur'ani da yamma kuma akai walima an Tara mutane Sosai nan aka raka su gidan su kowa na musu fatan alkhairi da Allah ya basu zaman lafiya. Deeyana da taga gidan sai da ta tsorata dan kyau d'in shi da tsaruwar shi yayi yawa barin da taga part biyu sai da ta tambaye shi dalilin yin part biyu sabida ita hankali ta be kwanta ba, duk da ya mata bayani sai da tace, ita Bata so haka kurin ya tashi ya Mata wani part biyu haka dai ya lallabata aka bar zancen. Bayan wata shida ya kama Abdul watan shi bakwai kenan har dan Mik'ewa yaron yana yi sabida yana da iriniya Sosai Kyau yaron ya k'ara fitowa gashi kaman shi da Dameer har yayi yawa, Deeyana ta fara zuwa makaranta University da ke nan taraba Abdul kuma barin shi take a gurin wata tsuhuwar kuyanga da aka kawo Mata. Sabida makarantar ta ma Dameer ya dawo da kasuwanci shi gaba daya Nigeria so yake sai ta gama su koma Saudi Arabia gaba daya Dan yace, bazai iya zaman Nigeria ba. Matan mai-martaba sarki Aliyu Abdullah Hadiza da Sumayya Allah ya azurta su da haihuwa ko wacce mace shima ansha shagulgula, ita kam Amma fulani kenan tana zaman ta lafiya da su dan ko wacce ya ta dauke ta, ga kyautatawa talakawa da take. Anyi bikin Ayusha da mus'ab har su Deeyana ma sunje kuma suna zaune lafiya, Deeyana da Dameer ba'a magana irin soyayya da suke Sha abin gwanin ban sha'awa, dan Dameer ma cewa yayi Abdul na kaiwa shekara daya za'a yaye shi sufi shan soyayya taso da kyau. Yanzu shekaran Abdul daya da sati biyu ko nono ma be cika sha ba sai Deeyana tayi ta fama da shi ma yafi son Madara, Nan kuma Deeyana ta farga Bata ka period d'in ta ba tun wata biyu da ya huce tana sa Rai wannan watan kuma shuru, Dameer ne ya shigo hannun shi rik'e da Abdul dan har ya fara takawa amma ba Sosai ba, yana ta magana hankalin ta na can sai da ya dafa kafad'ar ta sannan ta dawo haiyacin ta tana kallon shi, "lafiya kuwa naga ina ta magana kina can kina tunani to ban mutu ba kuma Abdul ma haka" ya karashe maganar cikin sigar zulaya. Numfasawa tayi sannan yace, "hayatee wata biyu kenan banga period d'ina ba baka ganin wani matsalan ne?" "Matsala kuma Aa bari dai anjima zamu hospital sai a duba ki Amma Ina ganin ai ba wani matsala bane" ya fad'a yana jawota jikin shi, "to Allah yasa" sannan ta kwanta a k'irjin shi. Misalin k'arfe biyar suka shirya suka tafi hospital, tayi ma Dr duk wani bayani Dr tace, "ko dai ciki ne?" ta tashi ta shiga toilet d'in office d'in tayi fitsari, Deeyana tunda taji Dr tace, ko dai ciki ne gaban ta ya fadi shekaran Abdul daya ace Mata lallai. Ta shiga toilet d'in tayi fitsari ta kawo Mata shidai Dameer na zaune kan kujera yana ta ma Abdul wasa ita kam Deeyana Idon ta na kan Dr har ta gama gwaje-gwaje da zatayi ta kawo musu result tana murmushi ta kalle Dameer tace, "congratulations sir madam na dauke da ciki har na wata biyu da sati uku". Saurin zaro Ido Deeyana tayi sannan tace, "ci mai ciki innalillahi wa'inan ilaihir rajiun na shiga uku ni Deeyana" sannan ta fashe da kuka ta fita a office d'in da gudu tana kuka, murmushi Dameer yayi sannan yace, "nagode sosai Dr sai kinji goron albishir din ki" sannan ya dauke Abdul ya fita. Mota ta shiga ta sanya kanta Kan abun motar ta fara kuka kaman an mata mutuwa bud'e motar Dameer yayi ya sanya Abdul sannan ya dawo ya shiga kallon ta yayi yanda take ta ranzgar kuka murmushin karfin hali yayi sannan ya jawo ta jikin shi ya fara lallashin ta. "Ni ka gyale ni ka gama cutata sannan kazo kana wani bani hakuri to Wallahi kasan yanda zakai da cikin nan dan bazan iya wannan abun kunyan ba shekara na daya da haihuwa sannan a gannin da wani cikin dan nine Dadi miji" sakin baki Dameer yayi yana kallon ta yanzu Deeyana ce ke fad'in wannan maganar ko a mafarki be tab'a zato ba. "To Deeyana kiyi hakuri pls haka Allah ya tsara mana ai sai mu gode mai dan wannan babban kyauta ce Allah ya bamu" ya fad'a Yana sakin ta dan jin zuciyar shi yake kaman ta fashe kabe mai hannu tayi tana Wallahi kasan yanda zakayi da cikin nan ganin yayi zata bata mai lokaci kawai yaja mota ya fara tafiya kukan ta ne kawai ke tashi a motar har suka Isa gida bude motar yayi ya fito da Abdul sannan yayi tafiyar shi ko magana beyi mata ba dan yaji haushin maganganun da ta gaya mai Sosai. Haushi ya kama Deeyana wato ma tafiya zaiyi ya barta tana kuka saurin fita tayi a motar tayi hanyar parlour su lokacin da ta shiga har ya aje Abdul yana had'a mai madara dan ya dan fara kuka, zuwa inda yake tsaye tayi ta rik'e mai riga "wai Dameer baka ji abinda nace bane zaka mayar dani mahaukaciya ka tafi ka gyale ni" Mamaki da al'ajabi gaba daya sun rufe Dameer abunda be tab'a ji ta Kira ba kenan Dameer yau ita ke rik'e mai riga take mai wannan rashin kunyar lallai yanzu yasan mace komai k'ank'antar ta karka Raina ta Dan in ta maka wani rashin mutunci ko dan shekara hamsin Albarka. Kallon ta yake da raunannin idon shi da suka rine suka jajir ya kama hannun ta ya cire rigar shi a hankali sannan ya dauki Abdul ya fara bashi madaran, fincike fidan bakin Abdul d'in tayi ta fadi kasa sannan tace, "Wallahi baka Isa ka Mai dani mahaukaciya ba ka dauki danka dole kasan yanda zakai da cikin nan sabida akan cikin ka bazai tab'a daina karatuna ba. "Deeyana Deeyana ki kiyaye kanki bana son hauka in kina rashin mutunci ki kiyi Dani kawai karki tab'a min yaro kinji na gaya miki" yana gaya mata haka ya tashi ya dauki Abdul ya bar mata gun. Bin bayan shi itama tayi... *VOTE* *COMMENT* *&* *SHARE* *Aunty baby ce*✍ [1/6, 10:37 PM] Mum Irfaan🤱🏻: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MY MOTHER ❤️* *~Hmmmmm Allah sarki rayuwa wato ba dan wani abu nace na mayar da buk d'ina na kudi ba Sai dan wulak'ancin da kuka min, na zauna na bar duk wani abu da nake yi na muku typing har two page amma kuka nuna min halin ko in kula ba Wanda ya min comment ko wani abun ban damu da godiyar ku ba Dan dan Allah nake komai ba dan mutum ba kaman wata da tace, komai mutum zaiyi yayi dan Allah to ta sani ni fateemah aunty baby dan Allah nake komai sannan kuma ta kiyaye bakin ta tom👌kuma da nace na mayar da buk d'ina na kudi Kun san kudin ku ba abunda zai k'ara min to Ni ma zanyi da shi to Ni bama a k'asar nake ba bare in ce zanyi wani abun da shi, wasun ku da yawa sun min magana tun shekaran jiya akan nawa ne kudi bani ce musu komai sai dai nayi dariya tom masu zagina ma can ta matse musu sabida Ni nake da ikon nayi duk abunda naga dama kuma badan mutum daya ba Wallahi sai ka biya kudi zaka karanta ko kuwa kudin bazai amfane ni ba, 😅 gama my jika sai in bud'e mai account ana zuba mai ko ya kika ce my daughter.~ * *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *page* 6⃣7⃣⏩6⃣8⃣ _______📖bin bayan shi itama tayi, lokacin ya fara had'a ma Abdul kaya a dan k'aramin akwatun shi tana shiga D'akin ta matsar da akwatun sannan tace, "wallahi ba abunda zakayi baka tsaya ka saurare Ni ba ka gama cutar dani a duniya ta sanadiyar ka na rasa karatu na yanzu kuma na fara dan rashin Imani ka durka min ciki dan in daina zuwa ko to baka Isa ba". Kulle idon shi yayi Yana karantu duk wata addu'a da tazo bakin shi, can yaji Abdul ya fara dan kuka ya dauke shi dan yaje ya had'a mai madara yaji ta kwace yaron da badan ya rik'e shi da kyau ba da faduwa zaiyi. Haushi da ya kama shi besan sanda ya dauke hannu ya watsa mata mari ba, daga ita har shi sai da suka dauke wuta na yan mintina dafe wajan da ya mare ta tayi sannan ta kafe shi da ido har na tsawan mintina biyar, saurin dafe kan shi yayi yana ma kan shi tuhumar mai yasa ya mare ta innalillahi shi basan ma lokacin da ya mare tan ba. Kallon ido cikin ido suke ma juna har lokacin Abdul na hannun Dameer bata san lokacin da tayi kukan kura ta cakumai shi ba har Abdul na faduwa kan Bed rike mai riga tayi tam sannan tace, "Dameer ni ka saka hannu ka mara ni ka mara wallahi sai ka sake ni bazan tab'a zama da namijin da zai duke ni ba, kuma ciki a gaban ka zan zubar da shi na tsane ku kai da Abdul ko ganin ku bana son yi wallahi sai ka sake ni" duk maganar nan da take tana kuka tana jinjiga mai rika kuma idon ta a rufe gam. "Innalillahi wa'ina ilaihir rajiun" kawai Dameer yake mai-maitawa yau da wace irin tashin hankali ya tashi yanzu shi ya dauke hannu ya mare macen da yafi so a duk duniya mai Deeyana ta mai da bazai iya hakuri ba har ya d'aga hannu ya mare ta, saurin rungume ta yayi cikin kirjin shi sannan yace, "wayyo Allah Deeyana dan Allah ke yafe min wallahi ban san na mare ki ba tsakani na da ke ba zancen saki auran mu hadin Allah ne dan Allah kiyi hakuri". Dukan kirjin shi take iya karfin ta tana cewa "na tsane ka bana son ganin ka ka mare ni akan danka wallahi sai ka sake ni" zubewa yayi a kasa ya rike kafar ta ya fara kuka wewe yana bata hakuri "Deeyana zan iya mutuwa mudin ban tare da ke dan Allah kiyi min rai kiyi hakuri ki dau duk matakin da kika ga ya dace a kaina amma banda zancen saki". Zubewa tayi saman bed ta saka kuka mai cin rai shima Dameer d'in fashea yayi da nashi kukan yana jin kaman yayi ta dungan kan shi Abdul da ya ji duk suna kuka shima sai ya fashe da nashi kukan sabida yaji dak'in duk ya barke da kukan su, rasa Wanda zai dauke shi akai ita kuka shima Dameer d'in kuka.🤣😂😂😂😂 ```Abdul sai dai Kai hakuri dan iyayan naka duk shagwa'ba ta musu yawa ace uwa kuka uba kuka to Ni dai aunty baby naga tab'ara sai yan IZZAR SARAUTA FAN'S su zo su lallashe ka``` 🤣😂 Kusan minti goma suna a haka Abdul kon sai K'ara sautin kukan nashi yake ya rarrafo ya zo gun Deeyana ya dunga d'aga hannu alaman ta dauke shi amma shuru dan ita Bata San ma yana yi ba saurin tashi Dameer yayi ya dauke shi ya fara lallashin shi, fita yayi a D'akin yaje had'a mai madara. Tana jin ya fita ta tashi ta saka ma kofar key, ta k'ara fashewa da kuka yau ita ce Dameer ya mare ta lallai sai yanzu ta tuna da maganar Ammi namiji ba dan goyo bane, zaunawa yayi Kan kujera ya fara bashi madaran yana yi yana jinjiga shi har yayi bacci sannan ya tashi ya koma D'akin da Deeyana take ya murd'a kofar yaji ta rufe gam. Bubbugawa ya fara yi Yana rokan ta dan Allah ta bud'e kofar amma Ina yaji shuru Ashe ma har tayi bacci😆dayan bedroom d'in ya shiga ya kwasu ma Abdul duk kayan shi sannan yaje yasa a mota yazo ya dauka Abdul ya fita. Direct masarautar su ya huce, yana parking ya fito ya Kira fadawa su dauke kaya sannan ya dauke Abdul ya huce part d'in Ammi fadawa na biye da shi da kayan shi da sallama ya shiga Ammi na zaune kuyanga tana yanke mata kunfa amsawa tayi tana murmushi sannan ta Mika hannu ya saka mata Abdul. Amsan shi tayi lokacin har ya tashi a bacci yana ta wankale Mata Baki fadawa ne suka shigo da kayan sannan suka aje kunyangu kuma suka dauka suka kai D'akin Ammi sannan suka fita, kallon mamaki Ammi ke bin shi da shi idon shi yayi jajir sannan kuma duk beda wani kuzari. A hankali Ammi tace, "Dameer lafiya kuwa na ganka da kaya haka?" Sosa kai yayi sannan yacr, "eh Ammi kayan Abdul ne kawai tunda ba shan nonon yake ba a yaye shi", "yaye kuma" Ammi ta maimaita. Daga kai yayi sannan yace, "Ammi ba shan nonon yake ba fa kuma gashi yawan ci a gida take barin shi tunda tana zuwa makaranta" "to shikenan amma gaskiya yayi k'ank'anta da yawa ni da zaka bari ko wata biyar ya kara Amma yanzu fa ya shiga shekara daya dan dai ku y'ay'an zamani kun cika fitana ne amma ai Abdul be isa yaye ba komai shan nonon da bayayi". Shuru yayi dai yana jin Ammi dan bata san matsalan da yake ciki bane tashi yayi sannan yace, "Ammi ni na tafi sai gobe kuma" "to Allah ya bamu alkhairi" Ammi ta fad'a tana gyara ma Abdul riga. Yana fita gidan su ya koma har lokacin bata bude kofan fa zaunawa yayi a Parlour yana tunanin abunda ya faru d'azu, har dare yana zaune a Parlour ko abinci ya kasa ci sai kai kawo yake kuma ya buga kofar har ya gaji tki budewa. Misalin karfe sha-biyu na dare ya gaji ya tashi ya tafi part d'in shi nan ma ya kasa baccin alwala yayi yazo yayi ta sallah yana rokan Allah ya dai-dai ta shi da matar shi farin ciki shi, ita kam Deeyana tana can tana aikin kuka da k'yar ta tashi tayi wanka tayi sallah ta dauke Qur'ani ta fara karantawa. Nan taji zuciyar ta tayi mugun sanyi duk abunda ya faru d'azu yayi ta dawo mata dafe kanta tayi yanzu duk wannan rashin mutunci tayi ma mijin ta innalillahi mai ya rufe mata ido haka tayi ta mai wannan rashin kunyar, fashewa tayi da kuka tana rokan Allah ya yafe mata tashi tayi a hankali ta bude kofa ta duba baya parlour. Tasan yana part d'in shi nan ta huce part d'in nashi a hankali ta fara kwankwasa kofa, yana zaune kan sallaya yaji kaman ana k'wank'wasa mai kofa tashi yayi ya isa gun kafar ya bude idon shi na kan kofar Deeyana ya gani kan ta a kasa tsaye yayi yana kallon ta da raunannin idanun shi. Da gudu taje ta rungume shi tana kuka mai ban tausayi shima rungume ta yayi yana goge kwalla da ta cika mai ido, sun kusa minti biyar a haka can dai ta sake shi ta saka gwaiwar ta a kasa ta fara mai magana. "Hayatee dan Allah dan girman Allah kayi hakuri wallahi lokacin idona ya rufe ban san nayi ma wannan abun ba dan Allah ka yafe min wallahi fushin ka kaman wuta ce a zuciyata" saurin mikar da ita yayi sannan ya rungume ta ya sanya ta cikin kirjin shi yana cewa, "Har abada na yafe miki ke ma ki yafe min Marin da na Miki kiyi hakuri" girgiza Kai Deeyana tayi da sauri sannan tace, "Wallahi baka da laifi ko daya insha Allah kuma zan raina cikin nan kaman yanda na Raina na Abdul" . Shafa kanta yayi sannan yace, "yawa Allah ya miki albarka" "ameen" Deeyana tace tana mai murmushi, daukan ta yayi cak ya kaita bedroom d'in shi ya daura ta saman bed nan da nan bacci ya dauke su. Haka Deeyana ta cigaba da rainan cikin ta cikin kwanciyar hankali Dameer na taya ta sabida kuyangu da da yace baya so yanzu duk ya dibo su, ko makaranta ma Deeyana ta daina zuwa Dameer yace ta dunga zuwa tunda dai cikin bamai laulayin bane tace, "Aa in ta haihu ta dunga zuwa" . Abdul sai wayyon shi yake kara yi yana samun kulawa sosai gun Ammi dan yanzu kowa yasan Deeyana nada ciki sai fatan Allah ya sauke ta lafiya kuma. A kwana a tashi ba wuya yanzu cikin Deeyana ya shiga wata tara kullum sa ran haihuwa suke komai sun tana ja na haihuwa, tafiya ta kama Dameer zuwa Saudi Arabia jaddah bata da lafiya dole sai yaje sabida yaga jikin ta. Dole sai manyan kuyangu aka dauka suna kula da Deeyana sabida kar haihuwa ta kamata ba wani babban a gidan, kwana uku kawai zaiyi a can ranar da zai tafi Deeyana tasha kuka wai sai dai ya tafi da ita da k'yar dai ta barshi ya tafi. *Kuyi hakuri da wannan*👌 *Aunty Baby ce*✍ 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚 🦚🦚 🦚 🤴🏻 *IZZAR SARAUTA*🤴 🌐 *_ALHERI WRITER'S* *ASSOCIATION_* ✍ *~[ Alheri danko ne, duk inda kayi shi zai dawo gare ka, burin mu mu ribantu da alherin da ke cikin wannan harka]~* *ALHERI SAI DAN AlHERI* 👌 *Story* *&* *written* *By* *Aunty baby* ✍ *DEDICATED TO..* *MY MUNAT* *EESHAA* *MAMUU* *MINAT SS* *AUNTY SARAH* *Sadaukarwa ga UMAIMA ALIYU* ```My fan's ku taya ni murna da godiya gurin my khausar ta sadaukar da littafin ta gare ni, ya Allah ka sakawa wannan baiwar taka da alkhairi a gaskiya naji dadi Wanda bazai tab'a musaltuwa ba ace littafin ta na farko ta sadaukar gare Ni ai ban san ma irin godiyar da zan mata ba naji dadi sosai Allah ya bar zumunci Allah ya daukaka wannan littafi nake ya kuma baki ikon isar da sakon da kike son isarwa amma naji dadi sosai nagode kuma kin nuna min kin san mutunci wasu ko hmmmm ba'a magana ai.``` *Wannan littafin nawa gaba dayan shi tukuici ne ga neat lady da miss Xerks Allah ya bar kauna da zamunci nagode sosai da irin gudunmawar da kuka bani a rayuwata gaba daya ku ne sanadiyar fitowa ta social media bazan tab'a mantawa da ku ba Allah ya bar kauna har abada muna tare ya Allah ya bamu miji na gari dukan mu, d'an halak baya manta alkhairi komai k'ank'antar shi kuwa* 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 *BISMILLAHIR RAHMAIR RAHIM* 📝 *Page* 6⃣9⃣⏩7⃣0⃣ ________📖tun ranar da ya tafi take dan jin yanayin ta ya canja kullum da ciwan mara take kwana haka dai take daurewa sai ranar da ya cika kwana biyu da tafiya ranar bata iya bacci ba nan ta tashi tayi ta zagaye dak'in har dai kusan asuba sannan ta fito parlour. Daya daga cikin kuyangu ta farka fitsari ta ganta sai zagaye dak'in take matsowa tayi ta fara tambayar ta ko lafiya cike da dauriya ta fara magana "je ki kira min driver kice ya fito da mota zai kani hospital". Da sauri ta tafi ta taso driver ya fito da mota nan ta sanya hijab ta fito ta shiga motan ita ma kuyangan ta shiga suka tafi hospital d'in, tun a hanya ta fara zubar da farin ruwa suna isa hospital d'in kuyangan ta fita da sauri ta kira nurses. Suka tawo da sauri suka dauke ta sai cikin labour room ko minti goma batai da shiga ba Allah ya sauke ta lafiya, ta samu dan ta namiji nurses d'in suka gyara ta da baby boy d'in ta sannan suka kaita dak'in hutu lokacin har an idar da sallah asuba. Kuyangan ce ta shigo dak'in ta tatda ta zaune saman bed ta dafe cikin ta da yake murda mata kad'an-kadan, cikin ladabi tace, "barka da sauka lafiya uwar dakina" murmushi Deeyana tayi mata dan bata jin zata iya magana, can dai kusan minti goma ta samu ta Mik'a mata wayan ta tace, "ta kira Ammi da Amma ta gaya musu" . Wayan ta amsa sannan ta fara kiran Amma ta gaya mata cewa suna hospital sarauniya Deeyana ta sauka lafiya nan Amma tayi murna sosai, nan sukai sallama ta kira Ammi ai ko aje wayan basu ba Ammi ta fara shirin tawo wa hospital d'in, kafin kace mai har zancen haihuwar yq badai masarautar mure. Ammi ce ta fara zuwa hospital d'in lokacin Deeyana ta samu bacci, bed d'in da jaririn yake taje daukan shi tayi da addu'a a bakin ta "masha Allah" tace, ganin irin Kyau jaririn shima dai kaman su daya da Dameer dan kaman yayi kaki ya zubar ko kad'an baya kama da Dameer murmushi ta dunga yi sannan ta dauke waya ta fara mai pic ko hmmmm bata ce ma Dameer ba ta fara tura mai ta WhatsApp. Wajan karfe takwas sai gasu gimbiya Aisha da marwa, sunyo breakfast har lokacin Deeyana bacci take sai jariri da ke ta wutsi-wutsin din shi, gimbiya Aisha da ta dauka yaron sai ta fara mai tsiya wai Abdul ya fishi kyau ita kuma gimbiya marwa tace, shine mijin nata yafi Abdul kyau haka dai sukai ta musu Ammi na musu dariya dan tace, ita ta yarta take. Jikin jaddah yayi sauki sosai shirin dawowa ma Dameer yake dan ya gama komai karfe sha-biyu jirgin su zai tashi zuwa Nigeria, wayan shi ya dauka ya fara kiran Deeyana dan yau basu waya ba amma a kashe yaji wayan sai kawai ya fara kiran Ammi, Ammi da ke zaune bakin Bed d'in da Deeyana take taji wayan ta na ringing dauka tayi tana murmushi dan tasan Dameer ne. Gaishe ta ya fara yi sannan ta tambaye shi jikin jaddah yace, alhamdllh taji sauki har dai suka gama wayan Ammi bata ji yayi maganar haihuwar Deeyana ba sai tace, "hala dai baka duba WhatsApp d'in ka bane?" murmushi yayi sannan yace, Ammi yau tun safe ban duba wayana ba ma sbd tafiyan nan gashi jaddah ta matsa sai munji siyan wasu kayan baby's shiyasa". "Ohh to ka duba zaka ga sakon da na turo ma" to kawai Dameer yace, sannan sukai sallama, WhatsApp d'in ya shiga nan ya fara cin karo da dunbin mutane suna turo mai pic d'in baby boy ana mai barka duk be duba ba dai na Ammi da ya shiga nan ya fara ganin pic din baby boy kallon pic d'in yake cike da murna Deeyana ta haihu kenan allahu akbar nan yayi sunjada yana nuna godiyar shi ga Allah da ya bashi komai na rayuwa yanzu yaran shi biyu kenan Allah kenan. Da sauri ya fito daga dak'in ya isa su jaddah da ke parlour ya fara nuna musu pic din yaron nan murna ya barge ai ji yayi kaman ya jawo sha-biyu sabida kosawa da yayi yaje yaga Deeyana nar shi da kuma sabon babyn da tayi mai. Sosai mutane suka cika a hospital d'in kowa na murnan sabon baby da suka samu nan kuma Deeyana ta farka kowa na mata sannu da ya jiki aka kira nurse ta kara duba ta sannan ta mata wasu alluran, had'a mata tea gimbiya Aisha tayi sannan ta zuba mata farfesun kayan cikin da aka yo mata, ta dan ci ba laifi sannan aka mika mata jaririn da sai yanzu ma ta dauke shi. Kallon shi tayi kaman shi daya da Dameer shima murmushi tayi sannan ta fara bashi nono nan kuwa ya cafke kaman jira yake ya fara sha sosai, murmushi gimbiya Aisha tayi sannan tace, "wai acici kenan wannan ai yafi kowa ci cibi daga bashi nono ya cafke kaman jira yake?". Ita ma gimbiya marwa murmushi tayi sannan tace, "ba komai dai ai wayewar kenan" haka dai sukai ta caftar su suna dariya ita dai Deeyana murmushi kawai take musu. Sha-biyu dai-dai Dameer ya Isa airport Dan ya kosa yaga Deeyanar shi da kuma baby boy d'in shi nan da nan jirgin su ya tashi sai Nigeria, Deeyana Kam tana zaune sai tunanin Dameer d'in ta take ko ya sani oho Bata sani ba ita da badan su gimbiya Marwa ba tambayar Ammi zata Yi. Dr ya shigo ya k'ara duba su lafiyan su lau ita da jaririn ta sannan yace nan da two hours zasu iya tafiya, k'arfe hudu dai-dai jirgin su Dameer ya sauka Daman fadawa suna airport d'in suna jiran shi direct hospital d'in yace a huce da shi sabida hankalin shi gaba daya na kan Deeyana nan shi. Lokacin su Deeyana kuma sun gama had'a komai zasu tafi gida har ma sun fito daga hospital d'in zasu shiga mota shi kuma Dameer d'in ya fito, da sauri ya k'ara su gurin su da murmushi a fuskar shi, k'amshin turaren shi kawai Deeyana taji tasan shine da saurin ta ta juya bayan ta. Nan sukai ido hudu sakan mata wani shu'umin murmushi yayi ita ma murmushi tayi, Ammi tace, "Aa Dameer Ashe kun sauka" "eh Ammi tafiya gida zakuyi haka? " yayi maganar yana kallon Deeyana. Gimbiya Marwa tace, "eh tafiya zamuyi an duba su Alhmdllh basu da matsalan komai" jinjina kai yayi Ammi ta kama hannun Deeyana suka shiga mota gimbiya Aisha da babyn yake hannun ta ta shiga dayan motar gimbiya Marwa kuma motar da su Ammi suke ta shiga shi kuma Dameer ya shiga motar da aka kawo shi suka tafi. A hanya gimbiya Marwa take tambayar Ammi Ina za'a huce da Deeyana Ammi tace, gidan ta sai a Kai mata ko wanda zata dunga mata wanka ne, gimbiya Marwa tace, "Aa gwara a kaita masarauta sabida gida daga ita sai shi akwai matsala". Ammi tayi murmushi dan tasan halin y'a'yan nata sai tace, "ai Deeyana yanzu ba yariya bace tasan yanda zatayi ta kula da kanta" to gimbiya Marwa tace, kawai nan aka drive ya huce dasu gidan su Deeyana, tana jin su addu'a take Kar Allah yasa Ammi tace, za'a kaita masarauta sabida tasan halin mijin ta gwara in a gidan su ne tasan yanda zata tafiyar da kayan ta. Suna isa gida duk suka fito a motar suka shiga cikin gidan bedroom d'in Deeyana suka huce tana shiga kwanciya tayi sabida cikin ta da ke matsa mata nan kuyangu suka fara daura abinci gimbiya Marwa kuma ta shiga toilet ta had'a ma Deeyana ruwan wanka sannan tace ta tashi tayi mata ko jinin ya sauka na in yaji ruwan zafi tunda shi yake sata ciwan cikin. Dameer kam ko da suka iso yaga motocin su Ammi ba k'aramin dadi yaji ba sabida bai tab'a zaton Ammi zata bari a kawo Deeyana gidan su ba ai kon part din Deeyana ya shiga lokacin har an ma jararin wanka an shirya shi cikin kayan shi masu Kyau da tsari, da murnan shi ya dauka yaron. "Woow Masha Allah" kawai yace sannan ya fara mai addu'a, "wannan ma kamar mu daya" shine kawai abunda Dameer ya maimaita yana kissing d'in jararin haka Deeyana ta fito daga toilet ta samai shi ya manne shi a k'irjin shi sai murmushi kuma yake. Zaunawa tayi bak'in Bed tana goge ruwan jikin ta da towel, kuri ya mata da ido yana jin wani irin sonta na kara shiga ko wani bargo na jikin shi, turo baki tayi sannan tace, "kallon fa? " tasowa yayi daga inda yake ya matso kusa da ita sannan yace, habibaty bani ma da bakin gode miki Wallahi kin bani duk wani farin ciki na duniya Allah ya miki albarka ya raya mana yaran mu". Murmushi Deeyana tayi sannan tace, "Ameen hayatee Ashe kana hanya ya jikin Jadda? " "Hmmmmm ko ban tashi dawowa ba ai dole na dawo kuma daman yau zan dawo nayi ta Kiran wayan ki ashe lokacin ma kina hospital" yayi maganar yana gyara ma jararin hular kan shi. Haka dai sukai ta firan su har aka kawo ma Deeyana abinci dan Ammi ma ta tafi gida sai gimbiya Marwa da gimbiya Aisha kawai aka bari, ai kam tare suka ci abincin suna ta hiran su har aka kira maghrib Dameer ya tashi ya tafi dan yayi wanka yayi Sallah. Bayan kwana shida yau ya kama ana gobe suna sai shirye-shirye ake yan uwa da abokan aziki duk sun zo dan tunda Deeyana ta haihu gimbiya mabaruka ta dawo gidan gaba daya sai kuma kuyangu manya masu manyan shekaru da aka kara kawowa dan su dunga kula da Deeyana da kuma baby boy d'in ta. Mai-martaba ya kira Dameer ya tambaye shi sunan da za'a sama jaririn yace, Aliyu shima ba k'aramin murna mai-martaba yayi ba dan yaji dadin yanda Dameer d'in ke mai kara nan aka sanar a masarautar kowa ya shiga murna sarki Aliyu kuwa ai baki har kunne haka akai ta saka ma jaririn albarka. Washe gari ya kama suna anyi shagali kala-kala sannan an rada ma yaro sunan shi Aliyu za'a dunga kiran shi da jenior sosai Deeyana tayi murna da farin ciki dan b'ata kawo sunan Abban ta za'a saka ba haka aka yi taron suna lafiya aka tashi lafiya. Bayan wata biyar Deeyana da jenior sunyi Kyau abin su har yanzu Abdul na hannun Ammi yana samun kulawa sosai Deeyana har ta cigaba da zuwa makarantar ta dan jenior bashi da rigima a gida take barin shi, shima Dameer kasuwancin shi yaci uban na da dan sosai kudi ke shigo mai sai abun alkhairi da yake ta ma talakawa. Watan jenior goma sha-daya Deeyana ta daina ganin period d'in ta tun da taga haka ta san ciki ne kuka kan tasha shi ba adadi har rama tayi sabida damuwa da ta saka ma ranta shi kam Dameer bai sani ba amma shima yaji ta canja mai ta ko ina ma kullum tambayar ta yake tace lafiya. Akwai wata rana da ya kusance ta kwata-kwata manta kan shi yayi sai santi yake zuba mata yana tambayar ta wai menene sirrin ta zama kaman wani zuma baya gajiya da ita sai dai tayi murmushi kawai, haka har jenior ya shiga shekara daya cif lokacin ba in da baya zuwa sannan tace ma Dameer zata yaye shi. Da farko kin yarda yayi wai bai isa yaye ba tace, "Abdul ma isa yayan yayi aka yaye shi to shima wannan hakan nan za'a yaye shi" tun da tayi wannan maganar ya gane ashe ciki gare ta yayi murna sosaii dan har mota ya siyo mata akan tukuici Allah ya sauke ta lafiya kuma zata ga babban kyautar da zai mata. Nan suka had'a kayan jenior gaba daya rabar jumm'a suka shirya suka kai shi gun Amma ita ma fad'a ta fara musu sai daga baya ta fahince kaman ciki Deeyana take dashi sai tayi shuru kuma, Ammi kam tun da taga sun kawo jenior tace, "Allah ya sauke ki lafiya dan tasan ciki ne". Haka kam Deeyana tayi ta rainon cikin ta har Allah ya sauke ta lafiya ta k'ara samun danta namiji wanda aka saka mai sunan mai-martaba tsohun sarki Fahad wayyo shima anyi shagali har ake ce mata uwar maza su uku duk maza Abdul jenior sai kuma Fahad shi Ba'a boye sunan shi ba. Shekaran shi daya da wata uku ta samu wani cikin wannan karon ko hmmmm bata ce ba a zuciyar ta tace ba wanda zata kaima yaye ai sai a gaji da ita ma ko Dameer ta kasa gayawa tana da ciki dai rainon abinta take kuma tana ba Fahad nono har ya kai wata biyar lokacin Dameer ma ya riga ya sani. Ayusha ta haihu xasu tafi suna anan ne Ammi ta san Deeyana nada ciki fasa zuwa sunan tayi ta amsa Fahad d'in tace, "a yaye shi haka tunda yanxu shekaran shi daya da wata bakwai ai ya isa yaye kar shan cikin da yake kuma ya saka mai wani cutar". Nan Dameer da Deeyana suka tafi Saudi Arabia satin su biyu suka dawo Nigeria, Dameer ba k'aramin kulawa yake da Deeyana ba dan gani yake kaman rabin ran shi ce duk ranar da aka ce ba Deeyana to yana ji bazai tab'a kara numfashi a duniya ba ita ma haka ko tafiya Dameer yayi bata iya bacci shiyasa yanxu baya tafiya ta kwana ko da kuwa kasashan waje ne. Cikin ta har ya shiga wata goma shuru kullum cikin addu'a ake Allah ya sauke ta lafiya in ta zauna tayi shuru tace, "to ko dai mutuwa zatayi" haka dai har wata ranar talata Allah ya sauke ta lafiya ta samu yaran ta twin's duka mata masu kama da juna gashi komai na Deeyana suka yo. Fadan irin farin ciki da masarautar mure ta shiga baya musaltuwa tun da ta haihu kullum sai an yanka ragona da shanu har ranar suna ranar irin kyautar da mai-martaba tsohun sarki da sabon sarki sukai baya faduwa, haka uban gaiyar ma yarima Dameer. Haka dai akai suna lafiya aka tashi lafiya yara sunci sunan Ammi da Amma wanda za'a dunga ce musu Nihal da Nayal, Abdul da Fahad suna gun Ammi jenior kuma na gun Amma. Dameer aje komai nashi yayi ya dawo gida gaba daya yana kula da habibaty shi da yan twins d'in shi wanda suke ta girma abin su, yayi yayi ma Deeyana ta koma makaranta taki sabida tace, bata ga amfanin karatun ta ba tunda ko ta fara ciki zai tsayar da ita, murmushi Dameer yayi sannan yace, "hakan nan zaki daure ki cigaba da zuwa bana so kiyi ta wasting time d'in nan a banza". "Hmmmmm hayatee kenan to ya zanyi tunda haka Allah ya tsara min ciki da goyo sai dai fatan Allah ya shirya mana su cikin tafarkin islama" Deeyana tayi maganar muryan ta a raunane. Rungume ta yayi sannan yace, "Allah ya miki albarka Deeyana ina son ki ina sonki Deeyana Allah ya barmu tare har a aljanna" ita ma Deeyana rungume shi tayi tana sakan mai zafafan kiss shima ya fara mayar mata daga nan suka cilla wata duniyar.🏃🏿‍♀ Bayan shekara biyar. Zaune na hango sarauniya Deeyana a tafkeken parlour ya tsaru iya tsaruwa yara ne wanda baza su wuce shekaru biyar ba su biyu duk mata daga gane dai twins ne Nihal da Nayal sanyi cikin uniform din makaranta sun dawo da gudu suka rungume "Deeyana suna cewa Momy Momy mun dawo". Ita ma rungume su tayi tana murmushi sannan tace "wow twins d'in Momy sannun ku da dawowa ya school d'in anyi karatu da kyau dai ko?". Daga kai sukai sannan suka fara cire duguwar rigar tasu kuyangu ne suka shigo da sauri suka gaishe da Deeyana sannan suka kama hannun yaran suka tafi dasu dan su shirya su su baau abinci, Abdul jenior Fahad duk suna gurin su Ammi, tun daga kan twins Deeyana bata Kara haihuwa ba ta cigaba da karantun ta har yanxu ta kammala. Amma Dameer ya hana ta zuwa aiki wai aikin jarida bai dace da ita ba dan ta matsa ne ma yasa ya barta ta karanta miss communication d'in. Da daddare misalin takwas Dameer ya dawo cike da daukin ganin tauraruwar shi ai kam ta tare shi da murnar ta ita ma tayi mai shiri sosai ga abinci da ta had'a mai kala-kala wanka ma ita tayi mai bayan sun fito ta shirya shi kaya ta fito mai dashi mara su nauyi wanda baza su takura mai ba sannan ta riko hannun shi sukai wajan dining table. Sai da yaci ya koshi sannan su twins suka zo wajan shi nan suka fara wasa yana ta biye musu sai gurin goma na dare sannan yaran suka tashi suka ce "Momy Daddy bye good night". Hannu Dameer ya d'aga musu sannan yace, bye twins d'in Momy ayi addu'a in za'a kwanta" suka ce to sannan suka tafi tashi Deeyana tayi ta bisu sai da taga ko wacce fa hau Bed d'in ta sannan ta musu addu'a duk ta shafa kan su sannan ta fito daga dak'in nasu ta dawo gurin oga Dameer.🤭 Tun kafin ta karaso ya taso ya sure ta sai Bedroom d'in shi yace, "yau sai sun saman ma twins k'ani ko kanwa". To ni kam aunty baby nace a buga kwallo da kyau har aci sa'a ta fad'a raga🤩. *TO ALHAMDULILLAH A NAN NA KAWO KARSHEN WANNAN LITTAFI NAWA KUSKURAN DA NAYI A CIKI YA ALLAH KA YAFE MIN ALLAH YASA SAKON DA NAKE SON ISARWA YA ISA KAMAN YANDA NAKE SA RAI* ~Godiya ta musanman gare ku masoyana Allah ya bar kauna nagode sosai da irin kulawar da kuke bani Allah ya bani ikon fadakar da ku dai-dai, sai kun sake jina a sabon littafai na kamar haka *MIJIN FATIMA* and *NAHEEDARH* ku dai kuci gaba da kasancewa tare dani *NAHEEDARH* labari ne mai ban tausayi soyayya da kuma nishadi insha Allah first January zan fara suburbudo muku Allah dai ya k'ara min lafiya~ *Naheedarh* *MIJIN FATIMA* *Coming soon*👎 *Aunty baby ce*✍