DANGINA *[AKA RABANI DASU]* STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI 1️⃣ PAGE ONE Zaune suke a falon kuna ganinsu kunsan suna tattauna abu mai mahimmanci ,yatsunra yana sarke a cikin na yar uwarta ta sake kallonta ta ce Dan.Allah Hafsat ki amince da buƙata ta dan Allah bamuda wata mafita da yawuce haka babu abunda zamuyi mu goge lqifinmu a gareki saita wannan hanya pls ki taimaka Kwarai Hafsat abunda zuwaira take faɗa miki gaskiya ne na roƙeki nima gani na durkushe akan guiwowina dan Allah ki amince da buƙatar mu Fisge hannunta tayi daga yatsun yar uwartata sannan ta dauki jakarta ta kallesu kawai ta fita a gidan cikin hanzari sunanta suke kira amma ina ko juyowa batayi ba balle kuma ta sauraresu ,kallon zuwaira yayi ya ce Mucigaba da jarrabawa insha Allah wataran zata amince kinsan sai mun mata uzuri yanzu tana cikin wani hali ,harna rasa da wacce irin fuska zan kalli hafsat wlh ,amma mucigaba da kokartawa insha Allah wataran zata amince Hawayen dake zuba daga fuskarta ta goge ta ce Haba hafsat kibani dama kibani dama mana mu goge babban tabon da muka miki ,ki amince mu cireki a cikin kuncin da kike ciki da bakin ciki Tafaɗa tana kqra rushewq da kuka Rungumota jikinsa yayi yana ban baki . A banagaren hafsat kuwa Allah ne kawai ya kaita gida lafiya tana zuwq tayi park na motarta sannan ta fito ta nufi ciki gida ,tana shigowa ta hadu da amminta tana zaune tana karatuna alquran ta zare glass ɗin idonta ta kalleta ta ce Wai hafsa lafiyarki kuwa ,gaba ɗaya yanayinki ya sanja wai me yake damun kine Kwanciya tayi a kafadun wannan dattijuwa kana ganinta kasan mahaifiyartace ta ce Wlh ammi na rasa ya zanyi dq zuwaira gaba day tasani a gaba akan wannan kudiri na ta nikuma nama rasa ta ina zan fara amincewa kai bazan ma faraba domin wlh ita da kanta zatayi nadamar faruwar wannan kudiri nata Ajiyar zuciya Ammi tayi ta ce Gaskiya Hafsat bazan boye miki ba ,kinsan nidai mahaifiyar kice ,bazan baki shawarar da bata gari ba ,a ganinq kuma a abunda ya dace ni kaina ina mai baki shawarar da ki amince da bukatar zuwaira da mijinta wannan itace mafita a gareki Zubur ta tashi daga kan kafaɗarta ta kalleta Ta fara magana Haba Ammi kema haka zaki fada,yanzu kina daya daga cikin mutanen da zasu goyi bqyan wannan lamari ,gaskiya Ammi tunda kince shawara ba umarni ba gaskiya bazan yadda da wannan kudirin ba . Tanq gamq faɗar haka tq tashi da hanzari ta haura sama ,Ammi tq maida glass ɗinta tq ce Yaro yarone Allah ya ganar dake kamqn yadda ya nunqmun faidar hakan . Yau tana da lecture around 8:00 shiyasa ta tashi ta shirya da wuri ko break batayi ba haka tayiwq Ammi bankwana ta fita tana zuwa makaranta ta nufi hall taji ankira sunanta a hankali ta juyo ta kalli me siran sunan ta ,dafe goshinta tayi ganin zuwairace ta kira sunanta ,agogon hannu ta ta kalla taga batada lokqcin bqtawa aikuwa ta wuce ta shiga hall ɗin batare da ta tsaya ba,wuri ta nema ta zauna tana jiran su gama lecture ta fito suyi magana don yau babu wanda zai rabata da hafsat matikar bata amince da kudirinta ba ,To abangaren Hafsat ma haka gaba daya tinani ta tsaya yi akan maganganun da ake mata ita gaba ɗaya kanta ya kulle kuma kwakwalwarta ta toshe bata hango abunda ake faɗa ba ganin tinanin bqzai kaita ko inaba shiyasa ta kwatsar da zancen ta maida hankali akan karatunta ,gqba daya lecture ta dau zafi shiyasa gaba ɗaya a gajiye ta fito amma me tana fitowa tayi karo da zuwaira tana jiranta kallonta takeyi kafun tai magana ta kariso inda take ta ce Dan Allah Hafsat bazan gajiya ba bazan karaya ba sannan bazan haura ba matikar baki yadda da kudirna ba ,mena miki meyasa cike tsanata kumq kike ƙyamata ,shin guduna kikeyi Ohooo haba zuwqirq meya kawo maganar nan da zakice ina kyamqrki yaushe mukayi dake inq gudunki kawai don naki amincewa da kudurinki shiyasa zaki yanke mun danyen hukunci haka gaskiya kiyu hakuri ,karki manta yadda muka taso dake tamkar yan uwa kudubq irin shakuwa da kaunar dake tsakaninmu kisani inaso ya daure harga yayanmu ,amma ki sani matikar kudirinki ya cika zai iya zama sanadiyar tarwatsewar muamalarmu ,hakan zai dawo gaba mai tsanani a tsakaninmu kuma harga yayanmu ,inqso ki bari Allah ya zaɓamun duk abunda ya dace dani a rayuwata dan Allah karkiyiwa Alla shishigi Shiru tayi gaba dayata rasa me zata faɗawa kawartata hakan yasa ta fashe da kuka ta ce Da kinsan alkhairin da nake hangowa da baki faɗi wannan zantuttuka ba Shin wani irin alkhairi kika hango wanda ni nakasa hangowa pls allow me to rest banason damuwa Bata jira me zatace ba ta nufi parking space tashiga motarta tayi gidq ,jiki a sanyaye zuwaira tabar makarantar tana nazqrin shin taya zata fara bullowa da kawar tata ta amince da ita . Tana zuwa gida bata tsaya bata lokaiba ta wuce daining domin wata azababbiyar yunwa da take damunta serving ɗin kanta ta fara sanna tafara cin abincinta hannu baka hannu kwarya ,tana cin qbinci sai hoton lokqcin rayuwarta ta baya ya fara dawo mata ,tana tina yadda ta kasance da walwala da nishaɗi da farin ciki amma yanzu ya zama tarihi ,ture abincij tayi domin saitaji duk abincin ya ginsheta ,tashi tayi ta nufi dakinta ta ajiye hakarta ta kalli wayarta na ƙara ,dauka ta duba tsaki tayi ganin sunan my besty ya bayyana ɓaro ɓaro ,jifa da wayar tayi akan gadon kafun ta fara rage kayan jikinta ta faɗa bandaki ,tana shiga ta tsaya kallon kanta a madubi tana duba shin ta kara ƙiba kota rage shin tumbinta ya karu koya ragu wannan ta kasance dabiarta ce saida ta gama karewa jikinta kallo sannan ta fara wankan ,tana gamawa ta fito daure da alwala ta dauko wata doguwar riga ta zura ta tada Sallah ,tana tayar da sallah saiga Ammi ta shigo da waya a hannunta ,kara wayar tayi a kunnenta ta ce Ayyah zuwaira sallah take shiyasa bata ɗaga kiranki ba amma idan ta idar zan hadaku Shikenan Ammin na gode Saida ta idar da sallah sannan tai afduointa ta shafa tasawa kofarta kry ta kwanta a lafiyayyen gadonta tana kulle idonta tana sauraron bugun xuviyarta da alama bacci takeso ya dauketa ,wayarta ce ta fara ruri da alamar neman agaji tsaki tayi kibata duba ba tasan wace me kira shiyasa ta dauko wayartasata a silent ta maids kanta ta kwanta har bacci ya dauketa . Ba ita ta farka ba sai misalin ƙarfe 3:00 na rana aikuwa a gurguje ta tashi tayi wanka Hafsat kenan sarkin tsafta haka take kaman wata agwagwa.kullum cikin wanka take ,bata fitoba saida ta dauro alwala sannan tafito ta shirya ta nufi falo ,tqna fita ta tarar da Ammi tadan mike kan sofer maakaciyarsu nanna tana mata tausa karisowa tayi ta rungume Ammin ta ce Kai ammi yau nasha wahala gaskiya shiyasa dana dawo ban nemiki ba Na sani kuma naje dakinki a rufe nasan bacci kike abunda nakeso dake ki tashi ki dauko mayafinki inaso ki kaini anguwa Shikenan Ammi amma bazamu jirq mu gabatar da sallar laasar ba saimu fita Shikenan bari inje indauro alwala saura minti 5 Tashi tayi ta nufi dakinta ,kallon.Nanna tayi.macece mai dan shekaru don a ƙalla zatakai shekara 40 gashi tanada nitsuwa ga ilimi ita kanta tashi tayi taga Ammi da Nanna domin batai aure bama me gadin gidan aka aura mata sannan ya rasu ya tafi ya barta da yaro daya tilo dagananbata sake aure ba ko zancen aure Ammin tayi tayi harta gaji ,ajiyar zuciya tayi tace Nanna dan akwai abunda nakeso in tambayeki kinga.dai ke babbace watakil kema ki hango abunda na kasa hangowa Jinjina kai tayi ta ce Ina jinki hafsatu Kaman yadda kika sani Zuwaira ƙawata tace kuma... Kiran sallah ne ya katseta ta ce. Kibari hjy nanna idan muka.dawo nida Ammi zanzo har dakinki inbaki labari bari inje inyi sallah Shikenan to Allah ya dawo daku lafiya Tafaɗa tana mikewa itama ta.nufi dakinta ,bayan sun idar da sallah kowacce ta fito da shirin fita sannan suka shiga mota suka fita a gidan ,suna ciki tafiya Hafsat ta kalli Ammi ta ce Ammi wai ina zamuje ne sai tafiya mukeyi Murmushi ammi tayi ta ce Gidan zuwaira. Fuskarta babu alamar wasa ,hakqn yasa Hafsat tadan haɗe rai ta cigaba da.drinving,dede kofar gidan taja tai parking Ammi ta kalleta ta ce Me kike nufi kina nufin bazaki shiga ciki bane kome Gaskiya Ammi ni bazani ba.kije ki kawa... Bata karisaba.kawai taji saukar mari kan kuncinta ta dafe.ta juyo a mamakance tana kallon Ammi. Share pls *DANGINA* *[AKA RABANI DASU]* STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI 2️⃣ PAGE TWO tabbas Ammi tana.wasa da yara amma tanada zafi.kuma ga zuciya macece tsayayya akan yayanta duk da ta.kasance ita ta rainesu amma hakan baisa tarbiyyarsu ta lalaceba ,batayi magana ba ta buɗe marfin motar ta fita aikuwa Hafsat ta rufa mata baya domin taga babu alamar wasa alamarin Ammi . Zaune suke a falon dukkansu suna kan rug itq kuma Ammi tana kan kujera ta gyara glass ɗinta ta fara magana kamar haka Wato Abdulmallik komai ya faru mu daukeshi mu kaddarine daga Allah dan adam bazai taɓa maka qbunda Allah bai maka ba ,mu sani komai ya faru a cikin duniyar nan dama alƙalami ya rigada ya rubutashi don haka komai ya samemu karmuce wane ne ya mana ,Allah ne kawai yake iya yin yadda yaso da bawa saidai wani ya zama sila ,wanda shima a sanadiyar wannan silan zai gane ya shiga wata jarrabawa ce ,kusani dukkan mu musulmaine don haka bazamu taaya ɓatawa kanmu lokaciba mu yafewa juna komai ya faru ya wuce har abada banason daya daga cikinku ya kara kallon dan uwansa da abunda ya faru ,kuma naju dadin hukuncin da zuwaira kika yanke hakan ya nuna kinada kaifin tinani don haka inaso dukkanmu mu taru.mu rufawa juna asiri abun mun nan yazamana tuwona maina Tunda ta fara magana Hafsat take hawaye tasan ba wani abu Ammi take ba.illa ta yarda ta amince da Abdulmallik amma anya zata iya aurensa kuwa shin dawani ido zatana kallonsa tabon daya mata bazai taɓa gogewa ba don haka bazai yiwu ma ta fara haɗa inuwar wre dashi ba.,saida Ammi ta gama koro zance sannan suka mata godiya ta tisa hafsat a gaba suka nufi hanyar gida ,a hanya take faɗa mata ta sani kozata rayu kozata mutu sai andaura aurenta da Abdulmallik don haka idan zata saki ranta ma ta sake ta amince dashi kuma tana gama makaramta zaayi aurensu nan da 6 month ,maganar ta doketa gaskiya me Ammi take nufi ,Ammu tana nufin zqta mata auren dole gaskuya bazwu yiwuba sannan zatai iya kokarinta na ganin ta cusa tsanarta a zuciyar Abdulmallik da matarsa zuwaira. Suna komawa gida ta nufi dakinta tasa kuka ra rufe ,kukq kawai take me cin bataso ta tin rayuwarta ta baya amma y zame mata dole matikar zatana ganin Abdulmallik dole ta tina da wannan banzar rayuwar tanq cikin haka saitaji wayarta tana ruri tana dubawa ta saki wani kayataccen murmushi ta dauka wani kuka ne ya kubuce mata ta ce My derling bro Tq faɗa tanq fashewa da kuka .. Rarrashinta yq fara domin ta saba mishi shagwaɓa duk lokacin da yakirata ,saida yasha aikin rarrashi sannan ta hakurayake tambayarta me yake damunta kaman zata fada masa abunda yake damunta saikuma tayi tinani zata iya tayar masa da hankali.shiyasa ta hakura ta boye masa domin tasan kalar zuciyar yayanta zai iya daukqr mummunan mataki wanda zai kaita ga shiga fushin ammi hira suka taba kadan sannan yakashe wayar ,sai taji sassauci aranta ba kaman daba . Suna zaune a falo suna dan taba hira duk da ba sosai Hafsat take responed ba gaba daya kwakwalwarta ta cushe ta rasa taya zata bullowa wannan alamari kaman daga sama taji karar shigowar sako wayarta tana zudewa taga zuwairq ce ta.mata sako kamat haka Gaskiya.kawata naji dadi sosai kuma na gode miki da kika amince da auren Abdulmallik bansan da wani baki zan miki godiya ba ki shitya yau.Abdulmallik zqizo kudan fita don ku kara fahimtar juna Tsaki tayi wanda ita kanta batasan.tayi tsakinba mamaki take da alajabin wai wacr irin zuciya ce a kirjin kawar tata anya zuwaira tanada zuciya kuwa ,taya zata fara zaman kishi da zuwaira tabbas tasan tanada kishi bazata.duba wai don zuwaira kawarta bace babu damuwarta yanzu zqta.keta mata.rash in mutumci indqi akan abunda zuciyarta take sone amma qi batason Abdulmallik shit as take gamin bazata taɓa yarda ya zamo mijinta ba.kaman yadda ya cusa mata bakin ciki itama saita cusa masa koda kuwa zai mutu ne bazata taba.amincewa va ,haka taita zancen zuci har Ammi ta lura.da condition ɗin da take ciki sunanta ta kira cikin sanyin murya ta ce Yanzu Hafsat bazaki cire damuwa a xuciyarki ba kenan kindinga ririta wannan maganar haba meyasa kikeso kija da ikon Allah kisani komai ya faru dake kaddara ce ta ubangiji babu wanda ya isa yayi miki abunda Allah bai miki ba don.haka ina mai. baki shawara ida zqku saki jiki ku fahimci juna to kisaki idan kuma zaki tsaya lusaranci ga fili ga mai doki bazan sakr shiga wannan maganar ba kinsan dai hukuncin da na yanke Hawayen dake zuba a idonta ta share ta tashi ta nufi dakinta tai kuka saida ta koshi wani bacci ya dauketa ,kqman daga sama taji ana knowking kaman bazata budeba kawai ta mike ta bude Ammi ta gani tsaye tana binta da kallo ta ce Kinsan kina da bako shine zakizo kihau bacci to maza ki tashi yana jiranki yanzu ki fito Daga mata kai kawai tayi ta maida marfin kofan ta rufe ,dq badon fishin mahaifiya balai bane a gareta da wlh bazata fita ba amma babu yadda zatayi dole ta bishi ,ba wani shiri tayiba ta fito rike da mayafinta a hannunta ko sallama bata yiwa Ammiba ta fita a gidan ,yana jingine a jikin motarsa yana waina makullin motar kallo daya tayi masa ta dauke kai tazo taja ta tsaya batayi magana ,murmushi yayi ya ce Barka da wannan lokaci hjy Hafsat ,kinfito lafiya duk cewa kin shanyani zaman jiranki amma banga kin jima ba domin na jima ina kallon kifa domin inga takunki mai jan hanka Hannu ta daga masa ta ce Wlh Abdulmallik wlh dabadan Ammiba kayi kaɗan in fito wai don kazo saidai kazo ja gaji da zuwa ka tafi ,kasani bana sonka kuma bazan taɓa sonka ba ,kaine namiji na fako dana tsana a rayuwata ina mai baka shawar kaje ka samu Ammi kace ka fasa aurena karmuzo munayi nadama nan gaba Murmushi yayi ya ce Shin bakisan kiyayya tana iya komawa soyayya ba kuma soyayya tana iya komawa kiyayya ,don haka a shirya nake domin na karbi kowanni irin hukunci daga gareki ,nasani Hafsat kowani mataki kika dauka a kaina bazaki huceba domi nasan na kuntata miki na bakanta miki gwargwadon iyaka amma ina neman yafiyarki kuma ina menan gafarrarki kiyi hakuri ki bani dama in bayyana miki soyayya ,ki bani dama in goge tabon dana miki ,ki bani dama pls kibani dama Tsaki kawai tayi ba tare da tabashi amsa ba wannan Shi ake kira da ihu bayan hari wannan shi ake cewa nade taburman kunya Allah ya hana ramar da gari zai wayeta kalli Abdulmallik a matsayin mijinta da takalli wannan ranar gwanda ta mutu inyaso akai masa gawarta cikin gidansa ,tana cikin wannan zancen zuci taji ya ce to shikenan tunda yanzu haushina akeji shikenan yanzu kizo muje inkaiki shopping ,pls kibani dama in kyautata miki koda sau dayane Waye ni kasani bakada dukiyar da zaka sayeni da ita wlh ,badai ni kace kanason gani a matsayin mataba to kashirya duj ranar da natare a gidanka to bakinciki kunci da takaici ka shirya dasu keda kun kulla abota mai karfi ,don kaga tafiyata idan ka gama tsayuwa zaka iya tafiya . Tana bude kofar sukayi ido hudu da Ammi tana zaune ta zuba mata idon ka da kanta tayi ta magana tace Harkunje siyayyan ne Shiru tayi ta fara inda inda tace Zakije ku tafine kokuma sai nadauki mataki akanki Batayi magana ba ta juya tana fita takallesa ya juya babu shiri ta shiga bayan motar ta zauna kallonta yayi baiyi magana a yaja motar suka bar gidan ,wani babban mall ya kaita ya ce ta zabi duk abunda takeso bata kulashiba ta shiga ta fara dauko kayayyaki komai hannunta ya dauka akai saida ta dauka saida ta cikq basket guda biyu har suka euce kata sannan sukazo akayi bill suna fita ta tara almajirai d mata ta fara rabamusu saida ta karar dasu tas sannan ta juyo ta kalleshi tai tsaki ta nufi bakin titi aikuwa hakan yayi daidai da zuwan me nafef ta shiga saida ta kusa isa gida ta tsaya a wani dan karamin provision ta siyi kayan ciye ciye ta mishi trnf ta wayarta sanan ta nufi gida tana zuwa ta ajiye Ammi kayan ta nufi dakinta . Gaba daya tanajin haushin kanta meyasa ta bishi suka fita ai wanan kaman taci amanar julabib ne shin idan ranar alƙiyama ta hadu a julabib mezata ce masa shin ta lalata qljannar daya bata ,ce masa zqtayi tayi aure akan nasa me hakan yake nufi wayyo Allah wlh ko duniya zata tsaneta bazata auri Abdulmallik ba haka ta wuni kuka gaba daya tana cikin damuwar da babu mai fahimtarta babu wanda zai fahimci halin da take ci Nifa fans tambayoyina sunfi nqku Shin meyasa Ammi ta dage akan auren nan duk da yarta bataso Shin wani abune Abdulmallik yayiwa hafsat data tsaneshi Shin waye julabib Shin waye yayanta kuma yana ina Shin abunda zuwaira takeson hadawa bazai dameta ba kuma kundaiji furcin hafsat Shin wace Nanna kuma waye danta Ku biyoni akwai sarkakiya me yawa wanda ni kadai nasan yazan warwareta . Share pls *DANGINA* *[AKA RABANI DASU]* STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI 3️⃣ PAGE THREE Yauma kaman kullum suna cikin break a daining abunda zai baku shaawa shine harda Nanna ake cin abincin( wata xuciyata tana faɗamin wannan nannar tana da wani matsayi a wannan family),saida kowa ya gama cin abinci Ammi ta kalli nanna batayi magana ba nanna ta fara tattara kwanuka kallon Hafsat Ammi tayi ta ce Wato Hafsat bazaki cire wannan damuwar a ranki bako kina dqi ganin halin da muke ciki idan kikace bazaki auri Abdulmallik ba kinsan wanine zaizo neman aurenki kuma idan suka nemi yan uwanmu mezqn labarta musu don haka kiyi hakuri da wannan lamari ai auren nan Waishin Ammi ina yan uwanmu suke ina yan uwan mahaifinmu shidan nasan ya rasu amma ina iyayensa ina yayyensa ina kawunensa ina baffanunsa washin kema Ammi ina naki yan uwan suka shiga,meyasa bazqki gabatar damu a garesu ba karki manta mun fuskanci kalubalem rayuwa kala kala tun muna yara akan gorin asali sannan yanzu ma akan rashin asali zaki aura mun Abdulmallik umma kodai ta hanyar banzw kika samemune Tass taji saukar mari a kuncinta wanda hakan ya tilasta mata da yin shiru tanakallon Ammi sa hawaye ya wanke mata fuska ,kallon Hafsat Ammo tayi ta ce Idan kika sake tambayata asalina kona mahafinku wlh ban yafe mikiba Shiru tayi taji duniyar da take ciki ba nata ba ne domin furucin Ammi ya doketa dukar da kanta tayi tana rushe da kuka Ammi kuwa dakinta ta nufa ta dinga kuka kaman ranta zai fita Nanna ce ta shigo dakin jikinta a sanyaye domin taji duj hirar da tawanzu a tsakaninsu kusa da Ammi ta shigo ta fara rarrashinta kafun ammi ta ɗago kanta ta ce Dama haka alhakin iyaye yake Nanna nasani ko istigifari bazanyiba Alhakin iyayen mune yake bibiyarmu tundaga kan abunda ya faru da Hafsat nafara gane haka gashi yanzu yara sunzo kuna tambayata ina yan uwanmu da wani baki zan musu bayani taya zan musu bayanin abunda muka aikata nida mahaifinsu ,shin wani hali zasu shiga idan sukaji asalinsu wayyo Allah nanna wlh da rayuwarmu tanada remote dana sarrafa na.maida komai bai faruba Hawayen dake zuba a fuskar nanna ta share ta ce Hakane hjy kisani kowa da kalar kaddararsa ki sani wannan itace kaddararki keda alhaji marigayi ,kuyi neman gafarar Allah zai yafe muku sannan tunda kinga yara sunason sani su suwaye ayi hakuri a waiwayi gida domin gudun gori Haka ta dinga rarrashin Ammi kafun ta fito ta nufi dakin Hafsat ,kqman yadda tayi tinani tana zaune tana rike da hoton julabib tanata kuka karban hoton tayi ta ce Haba Hafsat yanzu akan wannan magana shine zaki famewa kanki wani ciwon da warke a zuciyqrki Rungume nanna tayi ta ce Meyasa Ammi ta dage akan saian auri Abdulmallik wlh banasonsa nafiso in zauna banyi aureba ta hakane zan nunawa julabib soyayya ,wlh idan nai aure kaman naci amanarsa ce Ba haka bane Hafsat ki sani shi kanshi julabib Allah ne ya bamushi amma ya dauke abunsa kiyi addua Allah yasa son da kikewa julabib yadawo kan Abdulmallik shikenan zaki samu saukin rayuwa Shin Nanna bakisan abunda ya shiga tsakanina da Abdulmallik bane Na sani nasan komai bana bukatar karin bayani kidauka kaman wannan abun bai faruba ,ki dauka kaman baayi komaiba,ki daukeshi mijin ƙawarki kawai ki aureshi kije kicigaba da ibadar aurenki ,ki manta da julabib ki manta da wani an halicceshi waishi julabib ki manta kunyi zaman mata da miji Haba Nanna kina mahaifiyar julabib kike cewa in manta dashi Kwarai ki manta dashi duk da cewa nina haifeshi amma nace ki mqnta dashi ,akullum idan na kalli julabib nakan tina mahaifinsa amma gashi Allah a daukesa ,nashiga kunci sosai amma da karfin addua Allah yasamun dangana don haka kema ki miƙa alamuranki gurin ubangiji Hawayenta ta share tayi shiru tana tina rayuwarta da julabib Flash back Kwance take akan kirjinsa hannunsa daya akan cikinta ya kalleta ya ce Baby yanzu zuwa dan lokaci zaki haifa mana baby ko ,wow waya hangoni da baby a hannuna Juyowa tayi ta shafa gemunsa ta ce Wlh my bibi koni ina burin Allah ya kaini wannan lokaci kafun Allah ya dau raina Haba mesa kike fadar haka ai bakisan waye gawar fariba Hakane bansan waye na farko ba amm da zaa bani zabi zan bada raina ka rayu kaida baby na nasan zaka kula da Ammina da Nannanmu ga baby na amma ni katafi ka barni bakin cikin missing ɗinka ma ya isheni nima na bika Ah yanzu don na mutu kina nufin kema zaki bini ,gaskiya bakimun adalciba abunda nakeso dake ko bayan raina ki saki ranki kiyi aure kicigaba da walwala ,kiyiwa mijinki biyya kaman yadda kikemun koma fiye da abunda kikemun Hawayene suka wanke mata fuska ta ce Pls my bibi mubar magannan nan don wlh bana tinanin koda halinda zan shiga matikar na rasaka Rungumeta yayi yana share mat hawaye ,haka kawai yakeji bazai rayuwa me tsawo tare sa Hafsat ba ... Dafata Nanna tayi tai firfigit Ta dawo hayyacinta ta fashe da kuka hakan ya tabbatarwa da Nanna halin tinanin nata ta shiga ,haka taita rarrashinta har bacci me nauyi ya dauketa Nanna ta fita ta jawo mata kofar . Haka ta ta shi jiki babu kwari gaba data.ta rasa ya zatayi ta rushe maganar aurenta DA abdulmalik haka Ammi taita rarrashinta akan ta amince da maganar auren ,amma gaba daya batajin zata iyq auren Abdulmallik ,yau ma kaman kullum yasha wanka yazo gidan ya tura baba me gadi ya kirata babu jimawa ya dawo akan tana zuwa ,ammice ta nufi dqkinta ta shaida mata ana sallama da ita haka ta fito da hijab ta nufi hanyar waje Ammi ce ta kira sunanta ta juyo ta ce Waike Hafsat haka zakina zuwa babu ruwan sha Shiru tayi kafun tai murmushi ta nufi kitchen ,glass cup me kyau ta dauko ta bule bold ta dumbuli barkwano ta zuba a cup din kafun ta nufi friedge tana zuwa ta zuba exotic a cikin glass cup din ta fita girgiza kai ammi tai ta ce Hafsat bazakiyi hankali ba Tana zuwa yaata baza baki yana gyara zaman hularsa baijira ta masa tayiba ya karba ya ce Godiyq nqke da alama dai na fara samun shiga tunda har tarbata musamman nake samu bata kulashi ba don tasan neman magana yake ,kallonta yayi ya ce Anwuni lafiya kawarmu Bata kulashiba yayi murmushi yana kai kofin bakinsa da sauri yq furzar jin wani zafin barkwano ya ratsa bakinsa da makokoronsa kallonta yayi yqga kaman batasan yanayi ba ya ce Hafsat mena miki haka ,ashe tsanat da kikemun harta kai haka Kwarqi tafi hakama kuma ta ninka shi sau dubu sabain ,wlh Abdulmallik idan ka aurenitamkar ka auri tashin hankali ne gidanka da rashin zaman lafiya ,kai bari in fada maka zan iya kasheka kuma in kashe kaina duk akan wannan lamari Tabbas Hafsat da na dauka abun naki kaman wasane amma tunda maganar ksa ta shigo ciki ai lamari ya baci don haka kiyi hakuri idan kika aureni zakiyi farin ciki marar misaltuwa ,zan maye miki gurbin julabib kai harma na fishi Wani tsawa ta daka masa ta ce Karka sake fadan wannan kalma baa halicci wani namiji da zanso sama da julabib ba sannan baa halicci wanda zausoni sama dashiba ,na yarda an haifeni ne da son julabib bq koya nayiba ,kasani babu wata fuska da natsansna gani sama da taka babu wani gunjin sauti dana tsana sama da muryarka babu wata mummunan halitta da banason gani sama da kai don haka ka tattara kabar mana gidan mu tunda gidan bana hadin cinya bane ko Murmushi yayi ko daya maganganunta basu shigesaba shdai abunda ya sani zata gama bakine daga baya ta dawo soyayyarsa don haka zai iya kokarinsa yaga ya kafa tutarsa a cikin zuciyarta ganin yanda ranta ya baci yasa ya shiga motarsa mai gadi ya bude masa ya bar gidan . Cikin kuka ta koma cikin gida domin ta tina da abun kaunarta julabib . Tunda ya koma gida gaba daya jikinsa a mace ita kanta zuwaira ta lura da hakan shiyasa ta ke tambayarsa Waini dear meya faru ne meke damunka Kallonta yayi ya ce gaskuya bazan boye miki.ba na janye raga maganar auren Hafsat What ka janye kuma ....... Share pls *DANGINA* *[AKA RABANI DASU]* STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI 4️⃣ PAGE THREE Eh Tabbas na janye domin na gaji da fuskantar walakancin dq takemun nibama walakanciba ki sani duk abunda tamun zan shanye amma bazan juri tana kiran sunan wancan banzan a gaba na ba kuma koda munyi aure saita kira sunansa don ta bakanta mun rai nikuma wbunda bazan jura ba kenqn Haba honey damq na fada maka dole zaka fuskanci matsalloli kala kala karfa ka manta da babban laifin da kayiwa Hafsat kaine sanadiyar rabatada danta sannan kaine sanadiyar rabata da mijinta haba ko wannan laifin ta kalleka dashi ai bazata yafema cikin saukiba nidan abunda nakeso dakai shine dole ka zamabmai juriya a soyayya ,dole ka jure koma meye sanna kai kokari ka mallaketa ai duk wani qbu da takeyi saboda taga yanzu baa karkashib ikonka take ba amma kana aurenta kagama da wannqn babin Shiru yayi yana nazarin maganarta tabbas a zancenta akwai kamshin gaskiya amma taya zan fara tunkarar Hafsat da maganar aure haka yayi ta sakawa da warwarewa saukar muryarta a kunnensa ne yasa ya juyo yana sauraron abunda take fada Nasan tinanin da kake taya zata yadda a fara maganar aurenku ko ,to ba ita zamu tinkara ba Ammi itace makaminmu da ita zamuyi amfani wajen cin nasarar wannan.yakin Haka taita nuna masa matakan nasara a aurensu har shimq yq yarda suj warware akan zataje ta samu Ammi idan ba matslaa manya su shiga lamarin . Kaman yadda tayi alkawari hakan ta kasance zqune suke ita da ammi tana shaida mata sakon da Abdulmallik ya turota akan a bashi dama ya turo wakilansa su nema masa auren Hafsat ,Ammi tayi farincikin jin hakqn babu musu ta amince da suturo zuwa anjima zataje ta samu liman suyi magana ,sannan zuwaira ta karisa dakin Hafsat ,kwance ta sameta tanata sakawa da warwara domin taji duk abunda su ammi suka fada kenan yanzu idan tayi sanya haka zaa aura mata wanda bataso anya bazata shiga duniya ba kuwa kowama ya huta to ya ammi zatayi idan ta shiga duniya.wata zuciyar ta tambayeta saikuma wata ta bata amsa da yazatayi kuma ai itama haka tayiwa iyayenta tana cikin wqnan zancen ne zuwaira ta shigo dakin bata kalleta ba balleta mata sannu da zuwa kusa da ita ta zauna ta ce Haba haba.Hafsat bazaki rungumi kaddara ba ,zaki zauna kiyita zama cikin kunci haba sai kace akanki akw fara meyasa kike hakane Dallah rufemun baki munafukq ai nasani duk wannan alamari ke kike daɗa taazzarashi wato zaa kawo kudin aurena ko to sai ayi auren mugani wlh ko gawata baa ganiba balle akai cikin gidansa Subhanallah anya kina cikin hayyacinki kuwa kike irin wannan kalamai ,anya kinsan meyake futowa daga bakinki ,aure fa akace zaa miki ba wani abu ba kiamince da Abdulmallik zakiji dadin zama dashi wlh bashida matsala ko kadan matsalarsa daya kuma ke kanki kinsan ya daina to meya rage dan Allah ina rokonki da ki amince ki yarda Bangajrta tayi ta fita a dakin ta nufi bangaren Nanna domin ita ta gaji da jin abunda take fada mata Kaman yadda aka shirya Ammi ta kira aminan mijinta guda biyu ta sanar musu idan babu abunda zasuyi gobe zaazo neman auren hafsat dukkansu sunji dadi sunsawa abun albarka . Washe gari Da musalin karfe 6:09 na yamma Ta dawo daga makaranta cikin gajiya.ga shegen yunwa dake ibarta har wani jiri takeji ,gaba daya tayi nadamsr zuwa makaranta don babu abunda ta gane tsabar damuwa ,shigowa falon tayi ta ajiye hakarta tana kallon Ammita ce ammi sannu da gida Yauwa sannu yadai karatunne ya dawo daie haka Eh wlh ammi gaba daya karatun ya bamu wahala Ok kije gacab abincinki maza ki dauka Tashi tayi taje ta dauki abincin ta dawo falo har yawunta tsinkewa yake tsabar yunwa ,kusa da ammi ta zauna ta fara cin abincin kallonta qmmi tayi ta ce Yauwa Hafsat dazu DA hantsi magabatan yaron nan sunzo neman aurenki kuma anbasu.har ansa muku lokaci nan da 2 weeks ga sadakinki ma ankawo Abincin da takecineya shiga kofofin hancintq aikuwa nan take tari ya sarketa ta fara ba gaggautawa ruwa ammi tabata sannan tarin ya tsagaita gaba daya idonta sun fito waje tsabar wahala kallon Ammi tayi ta kalli kudin ta ce Ammi wani karya naji kunnuwa na sunamun kaman an kawo kudin aurena naji kince kuma da Abdulmallik Kwarai ka kuwa kuma auren babu jimawa domin kuba yara bane kuma kunsan juna tunba yauba Haba.Ammi wannan wani irin tozarcine ,saikace wata kaza zaku daukeni kubada aurena kuma nanda sati biyu saikace auren tattabaru gashi yayana baya gari zanyi aure gaskiya ammi bazan yarda ba No na kira yayanki shima yana hanya nan da sati daya Why Ammi meyasa zqki yanke hukunci batare da neman izinina ba kinsan yanzu ni nake da daman nemaw kaina miji fa Eh kwarai na sani kuma na zaba miki ,wlh Hafsat idan baki maida hankalinki ki nitsu waje dayaba zakiga yadda zamuyi nida ke Tunda Ammi tai mata maganar aure taji abincin ya fita a akanta cikinta ya toshe ko yunwarma bataji,tashi tayi ta nufi dakinta tai kuka son ronta tana cikin kukw kaman wacce aka mintsina ta firgita ta tashi dauko daya daga cikin akwatunan ta ta fara zuba kaya a ciki saida ta shirya tsaf sannan ta ajiye a cikin drower ta dauko babbar jakarta ta zuba wayoyinta da system da charger saida ta gama hada komai nata ta nufi bandaki tai wanka ta dauro alwala ta fito ta tayar da sallah ,bata tashi akan dardumanba saida ta gabatar da isha sannan ta koma kan gado tana saka tana warwara wata zuciyqrta tana shaida mata abunda take shirinyi ba abu me kyqu bane amma batada mafitar da yawuce haka da tayarda a mata auren dole ya lalata rayuwarta har abada domin matikar aka mata auren nan shi zaikaita har cikin wutan jahannama domin bazata bawa mijin hakkinsa ba kuma bazata masa biyayya ba gwanda kawai tayi iya kokarinta kar ayi auren don matikan akayi auren nan to an lalata mata rayuwa tana cikin wannan tinani taji anyi knowking izinin shigowa ta bayar tana share hawayenta ,Nannace ta shigo tai murmushi irin nasu na manya domin taga hawayen da take gogewa kusa da ita ta zauna tana dafa kafadarta ta ce Hafsat shin amminki ta sanardake maganar aurenki da akasa nanda kwanaki jalilan Wani murmushi ta kakalo tayi ta ce Eh nanna ta fadamun To wani hukunci kika yanke Tinanin da nake kenan har yanzu ban yake hukunci ba shawara nakeyi da zuciyata Kisani ba koda yaushe zuciya take baka shawara mai kyauba ,a wasu lokutan takan baka marasa kyau don haka inaso kiyi shawara da kwakwalwarki bada zuciyarki ba Hakane Nanna nagode Shikenan yanzu qbunda nakeso ki tashi kiyi istihara saiki kwanta Dafatan Allah ya nuna miki aurenki dashi alkhairine ko kuma akasin haka Shikenan Nanna in sha Allah zanyu kokarin yin hakan Mikewa tayi ta nufi bandakin dake cikin dakin Nanna kuwa harta mike tana kallon jakar da take shakare da kaya bude jakar tayi taga wayoyi d sauran abubuwan bukata da sauri ta.bude drower taga akwati ,yawancin kayanta babu ,jinjina kai tayi ta fita tana zancen zuci ,bayan fitan Nanna hafsat ta fito babu alamar ruwa a fuskarta ta ja jakarta ta dauki wayarta ta fara dannawa . Gidan yayi shiru babu qlamar mutane da dukkan alamu kowa na gidan yayi bqcci tafiya take cikin sqnɗa da akwatinta akanta sannan ta bude kofar falon a hankali ,motarta ta nufa ta bude boot tq saka kayanta ta jinginq tana karewa gidan kallo wasu hawaye masu zafi suka wanke mata fuska ji take kaman ta fasa abunda tayi niyya amma ina zuciyarta ta kekashe bude marfin motar tayi zata rufe taji an rike marfin kofan da sauri ta fito don ganin waye ,zaro ido tayi ganin ......... Share pls *DANGINA* *[AKA RABANI DASU]* STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI 5️⃣ PAGE FOUR Nanna a tsaye tana rike da marfin kofan fitowa tayi jiki a sanyaye Nanna tasa hannu ta zare key din motan ta kama hannunta suka koma cikin gida bangarenta suka nufa sannan ta zaunar da ita ta ce Haba hafsat wani kuskure kikeson aikatawa ne ,shin kinaso tarihi ya sake maimaita kansa ne ,kinaso kiyi nadamar da haryau Amminki tana cikinsa meyasa haka meyasa Wlh Nanna bazan zauna a auramun wannan mutumin ba karki manta da abunda yamunfa kuma yazo yace yana sona na fada masa banasonsa amma duk da haka ya dage saiya auren don haka gwanda in barmusu garin kowamq ya huta Gwanda tarihi ya maimaita kansa Ba haka sakiyi ba yanzu idan kikw tafi idqn yayanki ya dawo me zamuce masa wani hali kike tinanin zai shiga ,yanzu kiyi hakuri har Allah ya dawo da yayanki lafiya saiki masa bayani yana da hakkin dakatar da auren ba shikenan ba Shiru tayi tana tinanin maganganun Nanna tabbas a amaganarta akwai kamshin gaskiya don tasan matikar ta fadawa yayanta batason auren nan anfasa shima angama nan take wani kayataccen murmushi ya kamata ta ce Shikenan Nanna bari zqn jira ba ammi tace yana hanya nanda one week ba Kwarai yana hanya saiki masa bayani nasan shi zai fahimceki,nasan me Ammi take tsoro shiyasa ta amince da auren nan Haba Nanna kenan kinq nufin kinsa asalinmu kumq kinsan tarihin su Ammi da Abba Kwarai nasan komai amma nayiwa mahaifiyarku alkwari bazan taba fadawa wani wannan zance ba matikar ba bukatar hakan ta taso babu yadda aka iya ba ko kuma ita ta amince Dan Allah Nanna kiban labarin asalinmu daga ina muke mu yan wani garine suwaye yan uwanmu ki taimaka Bazaki taba jin wannan zance a bakinaba matikar ba wannan dalilai biyu dana fada miki ba Shiru tayi don tasan tunda tace bazata fadaba to bazata fadaba . Shirye shiryen biki ya kankama Ammi ta dage tanqtq hidima taje gurin gyaran jiki tayi booking amma tabita akan ta shiryq ta fara zuwa sam taki haka ammi tarabu da ita don tasan ita da kanta zata nema a mata kaman kullum suna zaune a falo jewelry's ne da yawa a gaban Ammi ta rasa wanne zata zabawa a marya itako gogar taku kaman bata falon ,zuwaira ce tai sallama ta shgo Ammi ta amsa cikin faraa da murmushi kusa da Hafsat ta nemu giri ta zquna ko kallona batayi ba dayake batada zuciya ta ce Amarya bakya laifi ,kinsan gidan nan yadda ya dauku haramar kamshi kuwa tundaga bakin gate nake jin kamshi kowa yasan tabbas gidan nan akwai amarya Banza tai da ita kaman batasan tanayi ba ta juya ta kalli Ammi dake murmushi ta ce Yauwa Ammi dama Abdulmallik ne ya turoni ya ce wai ku shiryq gobe abokansa zasu kawo kayan aure da abubuwan da bazaa rasaba ah masha Allah to shikenan Allah ya kaimu lokacin Yauwa Ammi amarya bata fitar mana da anko bane don kinsan nice babbar kawafa Ah gaki gata bi narasa wani irin aure Hafsat zatayi babu abunda take shiryawa ko gyaran jiki nida kaina naje na biya kudi amma nayi nayi taje sam taki ,nq tamayeta idan batason sintirin zuwa ne in kira wakiliyarsu tazo qmma ta ce itada ba auren soyayya zatayiba wani gyara zatayi Gatanan da ki mata fada idan zata gyara ta gyara ehen Kallon Hafsat zuwaira tayi ta ce Haba besty me kike nufi kenan don bakyason Abdulmallik shikenan bazaki gyara jikinki bw kumw bazayi shirin bikiba to idaj bazakiyiba mu zamuyi don haka zan samu sauran kawayenmu na school na fada musu kuma nida kaina zan tafi kwari in fitar da anko inke bazakiyiba ni zanyi Dallah malama banason shishigi kawai kiyi sabgar gabanki ,tsabar rashin zuciya zaayi miki kishiya shine kik wannan rawar kafar kije can kiji da bikin mijinki babu ruwanki dani kowa yayi sabgarsa na jima da fada miki hakan Ke Hafsat anya kinsan waye a gabanki kuwa zuwaira ce fa your pen friend me Inna ke nufi karkiga anbarki da hankalinki ki nemi rainqwq mutqne wayo sai yanzu na tashi na faffalla miki mari kinsan zan iya.koran kaiki gidan mijine zan.miki shegen duka ba damuwata bane Haba Ammi ai abun yayi yawa ga mari ga tsinka jaka nasani ko kaffara bazanyi ba.zuwaira ita ta fadawa mijinta.akan ya nemi aurena nikuma basonshi nakesba aisaiya hakura amma kun nace ina rokon Allah.ya.dauki rayuwata kafun auren kowa mq ya huta Ko kin mutu sai ankai gawarki gidansa kuma shine zaisaki a kabari Ah ah Ammi Hafsat tana bukatar lallabine a ayanzu saikuma anusheta muhimmancin aurensu bawai a zageta ko.duka ba Kirabu da yarinyarnan dani take zancen ba taga na barta bane ahiyasa take duk rashin kutumcin da takeyi Mikewa tayi ta bar.musu falon don tasan da zata kara magana Ammi zata iya kai mata duka ita kuma bason abunda zai taba lafiyarta take.yanzu ba Haka sukaci gaba da hirar biki Ammi tana fada mata shirye shiryen da sukeyi Nanna kam na gefe kaman ruwa ya cinyeta don tasan halin da ake ciki da badan ta dakatar da Hafsat ba ai da basuma san inda takeba balle su mata wannan maganar ko kumq sudinga shirye shiryen biki . Kaman yadda aka shaidawa Ammi haka abokansa suka kawo kaya masu shegeb yawa kaman na budurwa anata bude kaya ana yabawa amma ko fitowa Hafsat batayiba zuwaira ce ta nufi dakinta ta sameta tana kwance man gadon ta fada ta ce Wow besty yakamata kizo kiga kayannan kinga kaya kuwa gaskiya kizo muje ki gani Ta karisa fada tanajan hannunta ,fisge hannunta tayi ta ce Dallah malama sakeni ku tattara kayansa ku mayar masa bayida dukiyar da zai sayeni ko soyayata kuje can kuyita rawar kafa akan kallon kayansa ,nidai KO kallo baki isheniba balleshi Jiki a sanyaye ta fito saga dakin amma ta basar suka koma sunata ribibin kaya . Yau cikin farin ciki take ta shiga kitchen gadan gadan don hadawa yayanta kayan abinci, dafawa kawai takeyi ita kanta tasn yayi kadan ya cinye wannan abincin a cikinsa amma dafawa kawai take saida taga ta cika daining din sannan ta hakura ta koma dakinta tai wanka tafito rike da makulkin motarta ahannu da jakq da wayarta kallon Ammi tai tace Ammi bari inje in dauki taya kinsan jirginsu yana daf da sauka To shikenan saikin dawo ki hqnzarta shikenan Agogon hannunta tak kallo hakan yayi daidai da bullowar wani ingarman soja cikin kakinsa wanda hakan yake shaida shi sojan kasa da kasane tafiya yakeyi cikin isa da takama kakkarfan namijine fuskarsa tana dauke da saje baki mai kyau ga hancinsa madai daici bakinsa dan karami yanada manyan idanu farine tass idan baka saniba zakace shiba dan nigeria bane ,tqna hangosa ta tashi da sauri ta nufeshi ta fada jikinsa shima rumgumeta yayi suna sauraron bugun zuciyar junansu wani nitsuwa yake ratsata saitaji ta manta da duk damuwarta sakin junq sukai ta juya tana leken bayansa kaman zata hango julabib kqman yadda suka saba zuwa amma ina babu shi hawayene masu zafi suka zubo mata yasa hannu ya share mata yana gurgiza mata kai ya ce Meyasa kike kuka kin manta julqbib yana cewa kuka baya miki kyau don haka karkiyi kuka bazai ji dadiba kuma ai kina tare dashi domin annabi muhammad yace kowa yana tare da abunda yajeso don haka kina tare da julabibi Rungumeshi tayi tana murmushi shiyasa takeson yayanta akullum yana kwantar mata da hankaki akan damuwarta ,gida suka nufa jamian tsaron da aka turo su tarbeshi suka rufa masa baya a bangare guda kuma jamian airport din suna sara masa duk da ba wani respond yake ba ,gida suka nufa da sauran jamia tundaga bakin layin kowa zai gane babban general yana cikin anguwar, parking sukayi sukazo suka tarar dasun Ammi a bakin farfajiya suna jiran isowarsu yana fitowa yazo ya rungume Nanna a gaskiya yanajin tausayin tsohuwar ya sumbaceta ya juya wajen Ammi itama ya rungumeta ya sumbaceta babu bata lokaci duk suka dunguma suka nufi cikin gidan sauran jamiai kuma aka musu masauki a BQ don su huta suci abinci ,suna shiga cikin gida ya baje a kan kujera Nanna ce ta matso tana cire masa takalmin kafarsa murmushi yayi ya tina kullum haka take musu idan sun dawo shida julabib ,tun yana yaro zuciyarsa take cike da kaunar Nanna bayida wani buri da yawuce ya auri Nanna ,babu wani sura ko kyau na mace da yake gani a idonsa saina Nanna ya zauna a cikin turawa amma duk surarsu baya burgesa kaman na Nanna ,sautin muryar Hafsat ne ya dawo dashi hayyacinsa tanq mika masa kofin ruwa karba yayi ya kafa kai saida ya shanye sannan ya mika mata kallonsa tayi ta ce Yaya muje kaci abinci No bazanje daining ba kikawomun nan Haka ta tashi ta dauko leda ta shumfuda ta fara jera masa abinci tana dura masa sunata dariya bayan ya gama tace yaje yayi wanka akwai maganar da takeso suyi ,hakan kuwa akayi bayan ya fito saga wankaya kirata a waya ta sameshi a dakinsa hakan kuwa akayi taje ta sameshi yana tsokanarta amarya amarya bata masa maganaba guri ta nema ta zauan tace Gaskiya yaya banasoj auren nan What bangane bakyason aurenba Eh yaya domin ja tsaneshi babu wanda na tsana kaman shi shine yasani a bakin cikin da harna mutu bazan manta ba Ok fadamun meya miki kika tsaneshi Akwai wani lokqci............... . Shin me asalin su Hafsat kuma ta wacce hanya aka haufesu shin sunada yan uwa Ya zata kaya tsakanin Abdulmallik da Hafsat zaayi auren ko kuma idan akayi auren wani irin zama zasuyi shin yazata kaya tsakaninta da zuwaira Shin me Abdulmallik yayiwa Hafsat kuma wani tabo yayi mata ,wai ina cikin da yake jikinta shin menene sanaar Abdulmallik kam Wai meya samu julabib ne kam shin meyayi ajalinsa ,munada bukatar sanin tarihin julqbib shi kansa Kunji wata sabuwa wai ra'is yanason Nanna ,karku manta Nannafa mahaifiyar julabib ce ,wai zafa yarda ta aureshi kuwa shin ya zata kaya . Share pls *DANGINA* *[AKA RABANI DASU]* STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI 6️⃣ PAGE FIVE Akwai wani lokaci kuna iraq kaida julabib ,lokacin ina dauke da cikin ,ina zamqn zamana kawai wata zuciya tace inziyarci zuwaira aikuwa babu msu na dauki makullim mota na nufi gidanta naje nq sameta a damuwa na matsa Mata ta fadamun Take shadamun kodawani lokaci mijinta za I dawo a buge yake shigowa gida ta rasa ya zatayi gashi har gun aikinsa sun koreshi ita taje ta bada hakuri akaj bashida lafiyane shiyasa yakeshan maganinda suke bugar dashi ,ta shaidamun saura sati daya hutun ra suka bashi ya kare gashi har yanzu bai sanja dabia ba kuka take sosai na tausaya mata ,kaman yadda muka saba na kwantar mata da hankali saida ta fara murmushi na shaida mata yunwa nakeji aikuwa babu bata lokaci ta nufi kitchen nikuma na haura dakinta na kwanta domin cikina yqna sani bacci sosai ,kaman yadda ya saba haka ya shigo gidan cikin maye bab ruwansa ya juya bai kalleta ba sai ya nufi dakinta yana zuwa yasa key yabar key a jiki ya fara kallona ,kallo yakemun na shaawa a inda nikam bansaniba haka ya kariso wajen gadon ya danneni ,kaman a mafarki naji ana wasa da jikina a firgice na tashi ,na razana sosai lokacin da na kalli Abdulmallik hakan yasa na fara kiran zuwaira murmushi kawai yake yana tande baki kaman zaki mai farauta tattaro karfina nayi na yunkura an tashi amma ina ya danneni kokawa muka fara ina kiran sunanta ta fito a rude ta fara buga dakin amma ina ya rufe sunasa take kira kaman ranta zaifita amma ina ko saurarronta bayani haka saida ya cimma kudurinsa akaina tun bai gamaba jini ya fara bina amma sai sambatu yake "haba zuwaira meyasa kike hanani kanki kinsan saboda kina hanani kanki shiyasa nake shaye shaye don bazan iya zinaba ki taimaka kinaban kanki gashi yau kinfi ko yaushe dadi " Haka ya dinga sambatu da babatu wanda hakan ya tabbatarmun ya dauka da zuwaira yake muamala said a lokacin nails nadamar shigowa dakinta na kwanta ,saida ya gama ya bingire ya fara bacci no kuma want ciwoj madame main tsanani ya turnikeni KO daga kafata na kasa DA kyar naja jiki na bude tashigo a rude ta rungumeni tana kuka kaman ranta zai fita tana yiwa mijinta Allah ya isa ita da kanta ta daukeni ta kaini asibiti likitoci suka karbeni kafun na haifi wani qbu kaman kadangare wanda hakan ya tabbatarmun da bari nayi naji bakin ciki ta kira Ammi ta fada mata babu jimawa saga Ammi da nanna bata boye musu komaiba ta shaida musu ,a bangarensa kuwa saida ya gama baccinsa. ya farka yaga duk dakin jini hakan ya tabbatar masa ba lafiyaba ,kiran numbern ta yakr amma bata daukaba kawai yayi amfani da yanar gizo ya ga.inda suka ,tana cikin shaidawa Ammj kawqi saigashi ya shigo ya kallesu duka ya ce Lafiya kuwa.meke faruwa na tashi na ganni cikin jini Kwarai ma kuwa Abdulmallik ka cuceni ka cuci abotata da Hafsat da wace fuska zan kalli hafsat kayi sanadiyar zubeear cikinta farin cikinta daga ita har mijinta ,ka fara qidayar kwanakin da sukw.rage maka a.duniya domin na tabbata mijinta saiya kasheka kasan wayeshi Shidai ya rasa maganar me take da badan shi kadai bane namiji da saiyace badashi take ba .Hqka akayi mqsa bayani ya tqbbatar baya hayyacinsa yayi haka dominshi ya dauka da matarsa yakr tare daga nan amma ta ce wannwn kaddarace kar in yadda nadinga kallonsa da abun bance komai ba domin ni hukuncin da julabib ya yanke shine nawa ,kasa hakura nayi na kira julabib nace yazo gida akwai matsalq babu bata lokaci julabib ya sauka a nigeria muka nufi gidanmu da farko ban nuna masa komai ba amma daga baya nayi masq bayani tashin hankali iya tashin hankali ni kaina na gani a ranan ya dauki mota ya nufi gidan zuwaira ya samu mijinta bayanan ya tambayeta ina yaje tace yayi tafiya compqny sun aikeshi daganan gida ya wuce yaje ya samu nanna yake shaida mata umarni tabashi idan yayi wani abu bata yafeba hakan yasa julabib ya kasayin komai amma yasa kansa a damuwa ko abincinya dainaci gashi bayason ganina ban isa inzo inda yakeba saidai inga yanata hawaye munkasance a haka tsawon sati biyu kafun ya tattara ya tafi ,bayan wata daya daga tafiyarsa bai kiranba ban kirashiba kuma baya kulani a whatsapp ranar ina nafilan dare kaman yadda nasaba naji karar shigowan sako wayata ina budewa naga sakon julabib ne ,jikina yana rawa na bude na fara karantawa "Assalamu alaiki Hafsat ki sani ina sonki son danake miki yasa nashiga tashin hankali akan abunda ya sameki kuma mahaifiyata ta hanani daukar mataki hakan yasa nake cikin damuwa wanda ya dawomin ciwon zuciya me tsanani a koda yaushe zaki iya jin nabar duniya ina Alfahari dake matata Kuka na fashe dashi lokacin da nagama kafanta sakon julabib aikuwq baifi satiba ka kira ka shaida mana yabar duniya ,dqga nan na shiga cikin kunci da damuwa wanda baya misaltuwa ,shikuma sanadiyar abunda ya faru ya daina shaye shayen miyagun kwayoyi,wata rana inq zqune zuwaira ta kirani ta ce idan babu damuwa tanason ganinan bankiba na tashi na shirya naje gidanta ananne take shaidamun tanaso in auri mijinta ,hqka ta dinga basa labari har izuwa kan dauri auren dake tinkarosu . Tunda ta fara maganq yake binta da idanu wanda take kalarsu ta sanaja izuwa jaa kaman wuta na tabbata da zaka taba to saita konaka kasa magana yayi domin yama rasa taya zai bullowa wannan lamari shiru yayi kafun ya rungume yar uwarsa wacce kuka yaci karfinta yana rarrashinta saida ya tabbatar ta hakura sannan ya dauko wata daja ya fara fito da kayayyaki wasuma agogone zobbuna masu uban tsada hakan ya dinga janta da hira saida ya tabbatar ta sake sannan ya rabu da ita ya Nata tabbacin indai yana raye bazaayi auren nan a . Bayan fitanta ya zauna shi kadai yqna nazari gaba daya abun ya kulle masa kai meyasa julabib bai fada masa wannan lamarin ba har ya rasu ,shin wani mataki zai dauka akan wannan mutum ai a cikin maye yake kuma ya dauka matarsa ce ,meyasa ammi ta dage akan auren nan kawai don basuda asali to tabbas yayi alkawarin saiya samo asalinsu kuma ya kawosu gaban Ammi koma mai zai faru ya faru bazai yiwu laifinsu ya shafesu ba ,haka ya dinga zancen zuci kafun ya yanke hukunci mai karfi wadda yake gani shine solution. Anata ribibin biki wanda iya Ammi da zuwaira su suke kidansu suyi rawarsu ita dai ko a jikinta don batadauka ma aure zatayi ba ,rana bata karya saidai uwar diya taji kunya yau zaa daura auren Hafsat da Abdulmallik gaba daya hankalinta a tashe yake ta nufi dakinsa ,shida Nannata samu yasata a gaba yana zubq shagwaba tana kallo kaman julqbib dintane a gabanta kallon nanna yayi ya ce Nanna na ta dan Allah kimun gwaten kuskus mana Dato ta amsa ta tashi ta nufi Kitchen ,inda ta tashi nan hafsat ta maida mazaunanta ta kalleshi ta ce Hab Yaya yanzu hakq mukayi dakai kamun alkawari bazqkq bari ayi auren nan ba gashi saura awannni shida a daura ,wlh aka daura auren nan mutuwa zanyi No bazaki mutuba nayi mqgana da mama ta cemun batayafewa duk wanda yayi kokarin dakatar da auren shiyasa na yanke hukunci a daura auren amma hakan bawai yana nufin kin zama tashi bane No yaya matiqr aka daura aure kqm ai aikin gama ya gama meyasa Ammi zatamun hakq meyasa shin wai menene asalinmu daga ina muke shin ammq batada iyaye ne bare sasu baki kodai cikin shegenmu tayi tq haifemu Sam kunada asali kaman yadda kowa yake da nashi hasalima kunfi wasu bayin Allah asali karku sake sa zargin ko bakwada asali ko kuma bata hanya mai kyau aka samekuba ,ko daya ba haka zancen yake ba Juyowa sukayi suna kallon Nanna da take rike da dan jaramin kwano a hannunta guri ta nemq ta zauna da sauri rai's ya iso kusa da ita ya kama hannunta ya ce Nanna dama kinsan asalinmu kinsan suwaye mu meyasa kuka mana haka keda Ammi kuke boye mana mu suwaye sannaj kuce karmusa shakku a cikin zuciyarmu ai wannan dolene dan Allah ki fada mana mu suwaye Girgiza masa kai tafara alamar bazasuji komai daga bankintaba ,magiya suka fara mata suna rokonta wanda hakan yadawo mata tilas ta shaida musu su waye kodan ta dakatar da auren dolen da zaayiwa Hafsat kallonsu tayi ta ce Zan fada muku amma sai kunmun wani alkawari Mun yadda komeyene zamu miki Kubari ayi auren nan a watse tukunnan sannan kudau duk wani mataki da kukeso Kqllon juna sukayi rai's ya jinjina mata kai ya ce Mun Amince my nanna Gyara zamqnta tayi tana ajiye flat din hannunta ta ce .......... Share pls *DANGINA* *[AKA RABANI DASU]* STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI 7️⃣ PAGE SIX ASALIN AMMINKU A garin bayelsa akwai wani attajiri mai kudi Alh Usama ,Alh Usama yana da ƴa guda daya tilo domin an jima ana haihuwa a gidansa amma yaran basa zuwa da rai ,cikin ikon Allah aka haifa masa ya mace duk da itama daga farko batayi kuka ba har ancire rai saidaga baya ta fara kuka nanda nan murna ta karqde dangi anata murna dake Alh usama yanada jamaa gashi yana kyautata wa yan uwa Alh Usama yana da kaninsa Abdulwahab ,shikuma Abdulwahab yanada yara maza sunkai hudu sai mace daya itace ta zama saar Aisha wato yarinyar da aka haifa itace Ammi ,sun an mahaifiyarta maimuna it a din yard asalin kasar Niger ce amma mahaifinta dang Nigeria ne shiyasa ta dauko kyawun mahaifiyarta ,Ammin ku tatashi cikin gata da kulawa ta dukkan bangare kama daga dangin mahaifi dana mahaifiya,haka akasa amminku a makaranta ajinsu daya da yar baffanta Asiya suntashi tare komai Alh Usama baya nuna warayya hakan yayiwa kqninsa Alh Abdulwahab dadi yafara shirin hada aure tsakanin amminku da yaronsa babba Inuwa ,lokacin da Amminku takai shekara goma shatakwas ta gama secondary mahaifinta ya fara mata cuku² sama mata karatun gaba da secondary nan dangi suka masa ca akan bazai yiwu yarsa tacigaba da karatu batare da aure ba Hakan ya damesa shiyasa ya samu Dan uwansa akan ya bashi shawara nan kuwa ya gabatar masa da bukatarsa na hada aure ,Alh Usama yayi farin ciki sosai ya dawo ya sanar da Mqimuna bataji dadiba domin hankalinta bai kwanta da hadin auren ba amma babu yadda ta iya haka ta hakura ,lokqcin da aka shaidawa Amminku batace komaiba ita dai damuwarta ayi auren kuma ta cigaba da karatunta na likitanci . Wata rana kanin mahaifinta yazo shida Inuwa mahaifiyarta ta umarceta akan ta kai musu abunsha babu musu ta dauka ta nufi dakin baki tazo daf da shiga taji sunacewa wato ina fada maka inuwa idan kasamu ka auri yarinyarnan shikenan duk kudin mahaifinta ya dawo hannunka da ita zakayi ammafani kana karban kudi a hannun mahaifinta idan shekaru sukaja ya mutu ta gajeshi shikenan kazamo attajiri Wlh.da gaskiyarka baba nifa kasan wani abu idan mukayi aure da wasu shekaru zansa a kasheshi kawai itama bayan ta haifa mana yara saina kasheta yadda kudin nawane da yarana Gaskiyanka ne inuwa kaga ka mallake komai kenan Karar kofunan da sukaji a waje shiyasa sukai shiru da hirar tasu suka fita suna rokon Allah yasa baaji hirarsu ba ,cikin flower suka hangota sukai kanta da sauri suna mata sannu kallonta Inuwa yayi ya ce Haa kanwata lafiya kuwa meya faru Murnushi ta kago ta ce Ina tahowa ne Ammi tace in kawo muku ruwa Shine nai tuntume na fadi Ayya kanwata sannu kinsan kedin ba.kalar wahala bace shiyasa don haka idan mukai aure bazan barki kiyi aikin komai ba Murmushin dole tai tana tina abunda taji yana fada tai qjiyar zuciya mai karfi suna cikin haka saiga Alh Usama suka karisa daga ciki Dakinta ta nufa ta turo cleaner akan ta kwashe kwalaben ,tunda ta shiga dakinta take tinanin qbunda kunnenta ya jiye mata batada bakin da zata samu mahaifinta ta shaida masa wannan lamari ,to kota fadawa Amminta tane hakan ma taga ba mafita bane ,tina yadda sukai da mahaifinta tayi lokqcin da yake shaida mata maganar auren Inuwa akan tana da zabi dan batasonshi ta yanke hukunci zata samu mahaifinta ta shaida.masa batason Auren Inuwa a sokeshi ,hakan kuwa akayi da safe ta samu mahaifinta ta shaida masa batason aure amma yayi fafur yace kozata mutu sai anyi auren ,babu yadda batayi ba amma haka mahaifinta yaki ,dakinta ta shiga taita kuka ta rasa wace mafita zatayi kallon akwatinta tayi hakan ya bata idea ta gudu aikuwa babu watata ta shirya kayanta ta dauki kudin da tasan zai isheta taje ko ina a nigeria ta dauki A TM dinta bayan ta gama hada jayanta taji an turo kofa da sauri ta juya tqga Ammin tace rungumeta tayi ta fashe da kuka nan taita rarrashinta tana bata baki harta hakura ,suna cikin haka kiran Alh Usama ya shigo wayarta alamar yana nemanta tashi fitar da tayi kuwa yasa amminku ma ta fita ta juyo ta kalli gidan ta ce Kayi hakuri Abbi bazan iya auren wanda yakeson yaga bayanka ba sannan zanyi tafiyar nan ne domin in tsiratar da rayuwarka da tawa idan da rabon zamu gana zamu sake haduwa Haka amminku ta tafi tasha ta samu guri ta zauna kusa da wasu mata saitaji suna cewa , Kai ladidi yau zamusha tafiya daga bayelsa zuwa gombe nan kusa ne ai zamusha tafiya mai nisa sosai Gaskiya kam nima na fara tinanin wannan tafiyar Hakan da suka fada ya bata daman shiga motar gombe aikuwa babu jimawa motarsu ta tashi direct har gombe Bayan sun gama tattauna tsakanin Ammi da Abbu sun yanke hukunci saidai ta fada musu kwakwaran dalilinta na fasa auren to zasu daina zance auren kwata kwata ,dakinta ta taho don ta kirata suji ta bakinta amma abun mamaki tqzo ta samu batanan a tinaninta ta shiga wani gurine a cikin gidan amma ina ta bincika ko ina batanan wayoyinta ma duk a kashe ,mahaifinta ta shaidawa nan suka fara bincikq gidan yan uwa da abokan arziki amma ina babu . A bangaren Amminku kuwa tafiya tayi nisa gaba daya ta galabaita saboda bata saba da wahala ba gashi seat biyu ta kama amma Allah ya hadata da wata mata yayanta hudu amma ta kama seat daya hakan yasa suka cinye mata seat din tafiya kawai suke sallah ne yake tsaidasu sai kuma idan akwai masu uzuri haka motarsu ta faka a tashan dukku dake garin gombe kowa yana fita yana kama hanyarsa amma ina ita kam babu wanda ta sani a takaice ma babu wanda zata tambaya don kowa yana sabgar gabansa ,wata mata ma tuwo tuwo ta gani maza na cike a wajen dasu yan acaba tana sallamarsu,abun kazanta yadda taga ake zuba abincin gashi abincin wani local food amma yunwa takeji sosai shiyasa babu yadda ta iya ta nufi matar ,gaba daya tarasa ta ina zata fara domin mazane a cike a wajen hakan yasa ta koma gefe ta raɓe ,kqraf idon matar ya sauka akamta nan ta kirata take tambayarta me zaa bata nan ta mata bqyani ta zuba mata ,wqni gidan mai ta hango nan ta matsa kusa ta zauna taci abincin tqna mamakin rayuwar da ta tsinci kqnta a ciki ko q mafarki bata taba tinanin zata tsinci kanta a wannan halin ba tana gamawa tai filo da kayanta nan bacci yayi awun gaba da ita, kaman q bacci taji ana buga kafadarta nan ta tashi taga wasu matasa daga ganinsu yan dakone sai warin rana sukeyi kame jikinta tayi waje guda nan suke fara sheka dariya daya daga cikinsu ya ce Haba yan mata sanyi kike jine zo na rungumeki yanzu zaki denaji Nan suka sake bushewa da dariya ,a kwatin suka daukq zasu fara budewa nan sukaji jiniyar yan sanda dayake a garin gombe akwai tsaro ba laifi nan suka ruga a guje ko akwatin basu dauka ba ,tashi tayi ta kalli agogon hannunta taga karfe 11:00 na dare aikuwa ta zaro ido cikin tashar ta dawo nan ta hango wannan matar tana kwashe kayamta tana zubawa a jega tanata bawa yaran tayata aiki umarni ,kusa da ita ta matso tana kallonta kafun tayi magana matar danaji anace mata baba adama ta ce Ke yan mata dama kina cikin tashan nan baki tafi ba kodai kin batane Kuka kawai ta fashe mata dashi bata amsa ba hakan yasa baba ta kama hannunta suka haura kan jegam nan driver yaja ,bata hanata kuka ba don batasam me matsalarta ba saida suka kai gida ta bata abinci ta bata ruwa tai wanka ta bude akwatinta ta ciro kaya tasa sannan Baba ta ce Yan mata yaya sunan ki ,kuma daga wani gari kike ,meya sameki ,me dalilin barinki gidanku daga ganinki ke yar masu haline meke faruwa Kallon Baba tayi ta ce Baba sunana Aisha ,shine kawai abunda nake tinawa budan idona nayi na ganni a wannan tashar kuma abun mamaki da kayana bana iya tina komai sunana ma don naga hoto me design da sunan Aisha ne shiyasa na tina Ayyah sannu yanzu haka ba abun alajabi bane watakil ma asiri aka miki ko kurciya ki zauna anan tare dani har zuwa ki dawo hayyacinki Haka suke zama da Baba amma tun karfe uku na dare zasu tashi sukafara daura abincin karyawa na sayarwa sannan suna gamawa su tafi tasha sayarwa ,Babq na aikenta kaman yadda takewa yan matan da suke tayata aiki amma ita gaba daya hankalinta bai kwanta da rayuwa a tasha ba domin zaa iya nemanta wani ya ganeta tunda babu inda bata shiga a tashar hakan yasa take shawarta baba da ko zata sama mata gidan da zatanayin aiki ana biyanta kuma rayuwarta ta koma can da zama ,daga farko Baba taki amma a yadda ta lura ko ta barta a wajenta ba lallai ta more ta ba cos jikinta ba kalan wahala bane kuma dawainiyya xata dawo mata hakan yasa suka nufi katafariyyar anguwar dake cikin G R A dake garin gombe ,anguwar manyan masu kudine yawancinsu manyan yan kasuwa ne amma akwai maaikatan gouvt ƙalilan daga ciki ,wani makeken gate naga sun tsaya kwankwasawa baba tayi wani katon mutumi ya bude daga ganinsa baida mutumci ....... Share pls *DANGINA* *[AKA RABANI DASU]* STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI 8️⃣ PAGE SEVEN Murmushi yayi ganin Baba don yasan tana zuwa gidan nan suka gaisa sukai dan raha suka karisa daga ciki sunfi awa daya matar gidan bata fitoba kafun daga bisani ta fito ta kalli Baba ta ce Lfy kuwa baba naganki da yarinya haka Murmushi baban tayi ta ce Wlh hajjajo yar aiki na kawo miki Yar aiki kuma aini yanzu bana bukatar wata yar aiki,ba kin kawo mana wasu ba Eu hajjajo wai kozaa taimaka yarinyar rayuwarta tanacikin wani hali,tsuntsuwa aka mata ta manta komai kuma batada kowa Ayyah kuyita addua amma mukam bama bukatar me wiki Haka sukaita magiya har suka Gaji suka tashi zata tafi harsun kai bakin kofa sai hjy ta kira sunan ba Juyowa tayi da sauri sannan take shaida mata suna bukatar mai aiki amma wacce zata kula da bangaren habib kawqi da abincinsa nan suka daidaita aka dauketa aiki wani tangamemen fanni suka kairsukace nan zatama gyarawa sannan ita zatana daukar nauyin abincinsa da komai babu musu ta yarda domin koba komai zataci ta iwanta a me kyau ,hakq taketa faman gyara fannin qmmq har yanzu bata kalli mamallakin wannan fanninba dayake be sahafeta ba shiyasa bata tambaya ba ,wata rana hajy ta krata take ta mika mata wata takarda karba tayi taga list din abincine da juice ta kalli hjy da neman karin bayani ,nan take shaida mata yau yaronta zai dawo dan hakw ta shirya wadannan kayan abincin ,ko kai bakone a gidan kana shigowa zaka gane akwai wasu sauye sauye da akayi a gidan domin dawowan yaron gidan ,aikuwa zuwa yamma jrginsu ya sauka hjy taje da driver suka daukoshi daga ganin yadda yakr zuba shagwaba kasan sangartacce ne haka aka umarceta ta kawo masa kayan abinci abunda ta lurw dashi shine kowani sawu zatayi hankalinsa yana kanta amma tayi kaman bqta gani ba ,ahaka tana kulq dashi da bangarensa har yafara bayyana mata soyayya a fili amma taki saboda ta lura da hajy bata kaunar talakw ko kadan bare yan aikinta shiyasa bata shiga sabgarshi sosai ,shikuwa shamsudeen ya dage yanata nunawa amminku soyayya kunsan zuciya batada kashi har itama ta fara sonshi haka suka dinga soyayya cikin a boye har hjy tq fara fahimtar akwai wani abu tsakaninsu nqn ta titsiye danta be boye mataba ,zo kugw tashin hankali akan fuskar hjy akan danta yace zai auri yar aikinta nan kuwa tasa amminku ta shirya kayantq zata koreta baiyi kasa a gwuiwa ba yaje ya samu daddynsa nanmw bqi goya masa bayaba hakan yasa ya tattara takardunsa ya zubashi q wani akwaiti ya dauki daya daga cikin gidajen da abbansa ya saya da sunansa ya sayar ya bude wani acv daban ya zubq kudi a ciki ,dakin abbansa ya shiga ya kwashe dukkan wasu kudi daya gani ya zubq w jaka yaje dakin hjy ya kwaso sarkoki da komai ya hada jakarsa ya sayar da motocinsa ya zuba kudin q qcc duk iyayensa babu wanda ya ankara cikin kwana biyu ya gama wannan aikin nan suka kwashe kqyansu shida amminku suka tattara sai tasha rasa wani gari suka nufa ,man sika nufi tasha Motar kana sika fada aikuwa damq mutum biyu qke jira nan mota ta tashi ,suna isa ya kama musu hotel daki dayane ciki da falo bayan sun huta ya rasa wazqi kira domin yabar sim nasa duk a gida wayarsa ya fito da ita ya danna search qkan masu saida gidaje a garin kano nan aka fara turo masa da information da komai harda hotunan wasu gidajen nqn ya dauki wanda hankalinsa yafi kwanciya ya kira nan yaje inda yamai kwatance suka sayi dan matsakaicin gida me kyau . A bangaren hqjiya kuwa kuka take gaba daya yan aiki sunsata a gaba suna bata hakuri ga abbansa nan yana fifita da hula ajiyar zuciyq yayi lokqcin da zqi fara karamta sakon dan nasu Assalam abba ,nasan lokqcin da zaku karanta wannan sakon bana kasar nigeria domin na tattara nawa da nawa nqbar nigeria kasani abba bqzaka tabq nemoniba duk binciken da zakayi don haka ina mai neman afuwanku kaida hjy akan abunda na aikata kumq kusawa auren mu albarka domin yayi ƙarko bissqlam ,jinjinq kai abba yayi yq ce To Allah yayiwa auren naku albarka nagodewa Allah ka dauki wada taccen kudi da takardunka bazakasha wahalar rayuwa ba insha Allah Wlh karyane Alh ace dannawa tilo wata can yar gudun hijira tazo ta daukeshi to wlh bazai yiwu ba sai inda karfina ya kare bazan taba barinta da yarona ba ta lalatamun shi dama ta saba yawon duniyarta can tsakanina dake Allah ya isa bazan taba yafe miki ba Meyasa keki fadin hakane addua zaki bisu da ita tun farko da kin qmince da auren nan aida baakai ga hakaba nasan rabone yake sasu wannan guje gujen kiyita musu addua in sha Allah zasu dawo kusa damu Tsabar takaici bata kara cemasa komaiba . Bayan sun tare a gidansu me kyau abbanku ya kawo mata shawara zaije massallacin anguwar a daura musu.aure aikuwa haka akayi saidai anso a samu.matsala amma haka sukai aure ,anata shan amarci kawai Allah ya wurgoni cikin rayuwarsu a matsayin neman aiki ,lokacin da akayi yakin maiduguri akan idona aka kashe yan uwa na maza da mahaifina gigicewa nayi sosai hakan yasa na nufi daji ban tsaya bin kanta mahaifiyata ba na kama hanya ,gari hadari ya hadu sosai sama tayi baki ruwan da naji yana ratsa jikina ,nan take karkarwa ta rufeni na nemi gefen wata bishiya na zauna ina kame jikina ,wani ruwane mai yawa ya taho yayi awun gaba dani ,shaaaninku da arewacin nigeria ban iya ruwa ba nan ruwa ya fara shiga baki da hanci kafin wani dan lokaci na fits hayyacina . Wani matshin su ne ya fito daga wata yar bukka ganin ganin kogi ya kawo zai taho da kifi hakan yasa ya baza komarsa cikin ruwa aikuwa ya fara tattarowa yaji nauyi sosai yanata murna yayi babban kamu ya fara ja da karfin da Allah ya basa ,saida suka iso deden bakin kogin sannan ya karisa jawowa aikuwa ya ganta cikin komar da alama ma bata da rai ,cikin hanzari ya jawota ya fara danna cikinta sannan ya hura mata iska cikin bakinta har yanzu dai bata farfadoba ,hakan yasa ya koma da cikin bukkar sannan fara goga kafarta yana murza hannayenta don suyi dumi ,wani magani ya dauko ya bude labbanta ya dura matashi saida ya tabbatar ta hadiya sannan ya cire bakin goran a bakinta ,nan da nan ya dauko ashana ya hura wuta yana murza mata hannu wani tinani ya fado masa lokacin da suke yara idan suka cewa mamarsa basuda lafiya ko sunajin sanyi saita rungumesu ,baijira wata wataba ya daukota ya rungumeta a jikin kirjinsa yana tofa mata adduoi . Sanyi safiyace ta busa tare da azabebben zazzabi ya rufeta ts fara bude idonta a hankali tans kallon inda ta tsinci kanta ji tayi kaman tana jikin wani abu hakan yasa ta duba ,wata farar fata mai sheki hadi da gashin da ya kwance luf a kirjinsa dashi ta fara tozali ta daga kanta a hankali tana kallon fuskarsa ,yana bacci a nitse cikin nitsuwa tana cikin kallonsa taga ya fara motsi da alama zai tashi hakan yasa tayi sauri ta zare jikinta daga nashi hakan yasa ya bude idonsa yana kallonta ,kallon juna suka tsaya yi ganin kallon yayi yawane yasa ta ce Nagode Hannu kawai ya daga mata ya tashi ya fita waje ya kalli sararin samaniyya da alama alfijir ya keto ya koma bakin kogi yayi alwalansa sannnan ya dawo cikin bukkar ya dauki tabarmar kaba ya fito ya shunfuda akan lallausar yashin wajen yasha ruwa ya koshi ,sallah ya fara gabatarwa bayan ya idar ya koma dakin ya sameta tanata karkarwa da alama sanyi taleki ............ Share pls *DANGINA* *[AKA RABANI DASU]* STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI *TSARABARMU TA YAU* *_BANBANCIN TSAKANIN MATSI DA CIKOWA_* *_TAMBAYA_* . _Assalamu Alaikum da fatan malam ya na lfy dan Allah ga tambayana shin menene banbanci sakanin MATSI DA CHIKOWA sannan menene maganin shi chikowan don Allah ataimaka a amsamin tambayana nagode Allah yakara basira ameen._ *_AMSA:_* : _Wa'alaikumusslam warahmatullah_ _Lalai ko shakka babu Allah gwanine wajen halittar bayinsa, kamar yadda mata suke kala kala a halitta jikinnsu wanda zaki ga wata doguwa , wata gajera, wata madai daiciya mai jiki wata ramamma, wata mai qugu wata bata dashi, haka kuma mata suna da banbanci wajen nonuwansa wanda shikansa yakai wajen kala 9 to kamar haka Allah ya halacci gaban mace kala kala aqallah kala 5,wani mai zurfi, wani mara zirfi, wani mai tudu wani ramamme, wani tsukakke, wani matsattse._ _Amma ataqaice: Idan aka ce cikowa Ana nufin cikowar gaban mace yayi dam da nama, bambancin cikowa da matsewa a bayyane yake Sbd Koda mace ta matse Idan ba a cike take ba Ana saduwa sau daya komai zai bude, ba kamar cikowa ba da Koda Yaushe mace zata jita a ciki Koda za,ayi jimai da ita sau goma a dare daya Idan mace a cike take, zata gane ta hanyar saka dan yatsanta a cikin farjinta zata ji nama cunkus cikin hq Babu masaka tsinke kuma daga sama zaki ga yana da tudu,Sbd haka sai kiga megida na shiga dakyar Amma kuma yana jin wani irin Dadi a maimakon Idan matsi ne zai shiga dakyar Amma kuma ciki zaiji a bude bai kamashi ba._ _Ataqaice: Matsi shine gaban yazama tsukakke bai da fadi kuma bai budeba, amma shi yana xuwa a kowanne irin gaban mace , za,a iya samin mace bata da zurfi ko tudu, amma kuma gabanta matsttsene, akan samu na wata mace sabida matsewa duk sanda za,a sadu da ita sai an sha wahala ko yaushe kafin gaban namiji ya shiga, amma indai akai dace mai wannan matsttsen gaban ta na da wadatacciyar ni'ima da cikowa to sunfi ko wacce mace dandano, na sani cewa indai namiji yasami irin wanan mata ko shakka babu zakiga yana maqale da ita arasa dalili amma shi yasan abinda yakeji. 9 Hakan yasa ya bude wata tasa ya dauko wani malullubi ya rufa mata ya ce Kidawo nan ki zauna Wani gadon ciyawa ya nuna mata babu musu ta hau ta zauna tana rawar sanyi ,ya lura zazzabi yake damunta hakan yasa ya koma daji ya tsinko gayyayyaki sassake ya shiga cikin wani kogo ya ebo busashen kasa sannan ya dawo ya zuba a waje ya hura wuta ya daura magungunan ,sandar kamun kifi ya dauko yasa a cikin ruwa kafun ya dahu ya samomata abunda zataci tunani ya fara shekarun baya lokacin da yan boko haram suka shigo kauyensu suka samu suka gudo shida Baffansa da Innarsa sukazo nan suka kafa bukka a cikin wannan bukkar itace bukkar da yayi rayuwa shida iyayensa ,suna zaune har mahaifinsa ya yafara noma ta bayan gidansu wata rana mahaifinsa ya je noma shiru bai dawoba har yamma gashi lokacin dawowansa ya wuce hakan yasa Innarsa tayi lullbi suka futa duboshi suna zuwa suka sameshi an cinye duka amfanin nomansa sannan an masa yankan rago har kiyashi sun shiga hancinsa da kunne ganin halin da mahaifinsa yake ciki yasa nahaifiyarsa ta yanki jiki ta fadi ,da kyar ya samu yaje wurin wani makocin gonar babansa yasanar dashi nan yazo da sauri ya dauki mahaifiyarsa suka maidata bukkarsu sannan ya gayyato sauran yan gonaki aka hadu aka mishi wanka aka binneshi a cikin gonarsa , sannan suka dawo suka musu gaisuwa suka wuce ,jikin mahaifiyarsa yayi tsananin gashi ya rasa me yake damunta kuma bashi da wani wayo saboda shakararsa sha biyar ne lokacin ,komawa yayi gurin makocin gonar yana fada masa sannan sukazo ya gane hawan jini da ciwon zuciya shiya ke damunta hakan yasa ya shiga daji dashi duk iccen daya dauka saiya fada masa amfaninta sannan ya masa bayani har suka ciro na mahifiyarsa suka dawo ,suna dawowa ya daura mata sannan ya dauko abun kama kifinsa (,shiyasa da yayiwa Nanna haka saiya tino dana mahaifiyarsa ),bayan ya kama mata sai yake ya gasa matashi ya koma bukkar da manyan ganye a hannunsa da kifi da tulun magani ,kwance take da alama dai babu numfashi a tare da ita ihu yasa yaje ya kira makoci suka dawo tare ,bayan ya dubata ya tabbatar masa mahaifiyarsa ta rasu nan itama aka mata sallah aka bunneta kusa da mijinta ,makoci yaso ya tafi dashi su koma cikin gari amma abu yaci tura domin yace bazai iya barin kushewar iyayensa ba haka suka tafi suka barshi ,fadin halin da Muhammad bello ya shiga bata bakine ya shiga matikar kadaici da damuwa kafun daga baya Allah ya turo masa dangana ya cigaba da aikin da mahaifinsa yakeyi saida ya shekara 5 yana cikin wannan rayuwa ,kafun Nanna ta fado rayuwarsa. Firgita yayi ya dawo daga tinanin da yakeyi yaji igiyarsa tana rawa yana jawowa yaga wani babban kifi yayi murmushi ya mike yaje gaban tulun da yadaura da dukkan alamu ya tafasa, ya kwashe ya daura kifin ya nufi bukkar ,yana shiga yasameta bacci ys dauketa ya tsaya yana kallonta daga gani wannan yarinyar tasha wahala sosai ,jin inuwar mutum akantane yasa ta bude idonta ta kalleshi ,ta sake rufe idonta ta sake budewa da alama dai ba mafarki take ba kwaryan ya mika mata ya ce Ki shanye wannan sannan ki shafe jikinki,idan kin gama kimun magana zan kawo miki kifi Karba kawai tayi ko godiya bata mishiba ita tasan me takeji a jikinta ,da sauri ta kafa kai ta shanye sannan ta shafa jikinta tun kafun ka gama shafewa ta fara.wani gumi yana tsatsafo mata hakan yasa ta fito waje iska yana hurata.yadda ya kamata ,ganyen ya mika mata dauke da kifi a ciki babu musu ta karba ta fara sawa a bakinta haka taci duk da ba dadin shi takeci ba . Haka Bello yayita kula da Nanna kaman dama yasanta kuma suna kwana daki daya ,kwanan da sukeyi tare sai yana bijiro masa da sabon alamari ya rasa me yakeji hakan yasa ya daina kwana da ita daki daya.ya tara karare ya sake.kafa tasa bukkar sannan ya fara samun nitsuwa ,haka rayuwa taita tafiya bai taba tambayarta meya faru da itaba sannan shima baitabs bata labarinsa ba ,shiyasa ta ware rana yaukan zata bashi labarinta idan yaso ya bata nashi idan kuma yaki shikenan ,haka tazo bakin kogi ta zauna kaman yadda yayi kawai ta fara bashi labarinta ,tunda ta fara magana baiyi maganaba amma yayi shiru da alama sauraronta yakeyi kafun takai karshen labarin nan hawaye ya barka a idonsa shima yana tinanin makiyayan da suka kashe mahaifinsa juyowa yayi ya kalleta ya ce Kenan kina nufin bakida iyaye kema marainiyace irina Bazan ce banida iyaye duka ba nasan dai a gabana aka.yanka.yayana da mahaifina mahaifiyata dai bansan inda take ba Shiru yayi ya ce kaman mai tinanin wani abu ya ce Zaki iya noma kuwa Shiru tayi ta ce Meya kawo wannan maganar Eh saboda inaso zanje na share.gonar Bsffana bansan ko zaki iya tayaniba saboda kinga ke. Bazaki iya rayuwa da kifi ba yakamata mu fara noma Meyasa zamu fara noma kifin da kake kamowa mu daukeshi mukai cikin gari muna sayarwa saimuna sayo abinci Shiru yayi ya ce Hakan yayi daidai, amma najima banshiga cikin gariba kuma akwai tazara sosai tskaninmu Hakane kam Daga haka suka fara kama kifaye suna busarwa don basuda man da zasuyi bandansu saida suka tara yakai cikin buhu sannan suka nufi kasuwa ,suna zuwa babu jimawa aka kwashe kifinsu domin yasa musu kudi kadan babu tsada,bayan sun gama sayarwa sukai nasu sayayyar sannan suka koma gefe suna shan fura sai sukaji wani mutumi yana zaune ya ce Ni wlh habu na rasa ya zanyi da Alh Muhammad (habibi) yace saidai in samo masa mai aiki kuma mace da namiji yakeso musamman msta da miji matar ta taya matarsa aiki shikuma mijin yayi masa gadi da driver gashi ban samuba ,kuma kasan shi zai basu wajen zama da abinci da komai Kallon juna sukayi basuyi wasa da damarsu ba sukaje suka samu mutumin suka mishi bayani su mata da mijine aikuwa yayi murna nan ya kawosu wajen Ammin da Abbanku ,aikuwa cikin saa suka sameshi ya daukesu ya nuna musu masaukinsu sannan ya biya dilla lai sukayi gaba nan wuka dawo gidan da zama ,bayan an dauku lokqci Ammi ta gane nida Bello ba mata da miji bane shiyasa ta ajiyeni ts tambayen ban boye mata komai ba na mata bayani nan ta samu Alh muhammad ta shaida masa aka daura mana sure ,shakuwa da soyayya ta shiga tsakanina da bello sosai duk wani abubuwan aure Ammince ta koyamunsu ana cikin haka muka samu cikin tare ,duk abunda ammi tasa abskinta saina sa ,sosai take sona hakan baisa na hada kaina da itaba ,bayan wata tara amminku ta haifeka Muhammad rais ins cikin cuku cukun zuwa asibiti ganin ka nima ciwo ya turnukeni nan take na haifo julabib tsakaninku kwana daya ......... Share pls Daga alkalamin sirri✍🏻 *DANGINA* *[AKA RABANI DASU]* STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI *INA HAJIYOYI DA MANYAN MATA ,SHIN ME KIKE SAIDAWA KI KAWO A TALLATA MIKI HAJARKI TAYI DARAJA DA KUMA CINIKU CIKIN FARASHI MAI SAUKI* *DOMIN KOYAR YADDA AKE SAIDA DATA KU AHIGA LINK DINAN KYAUTA NE* https://chat.whatsapp.com/LoZUgT06k7UFALKmH5d7Ha *TSARABARMU TA YAU* ¤═════۩۞۩═════¤ ° • _*═─✿ TA YAYA ZAKI ZAMA MAI ZAKI A GUN MIJINKI✯ ═─✿*_ • • _~To ta Yaya mace zata zama me zakin dandano🍅_ . _A gurin jima'i shine ake taimakawa kai da yan sinadar da ba masu cutarwa ba ne,_ . misali: _Matar da ke da matsi ba ruwan ni,ima ita ma dadinta bazai kai ba, haka Idan tana da dumi amma hq a bude yake kai Koda a tsuke yake indai ba Danko to akwai matsala._ Nasan zakuce Shi kuma Danko Yaya yake? _~~Shi *dankon* mace a gurin jimai Shi ke sawa banana namiji ta dinga shiga tana jin kamar Ana dankota tana zamewa da kyar Wanda shine abin da yake ruda namiji har yaji hankalinsa na neman barin kansa Yanda ganda take da Danko._ _*MENENE CIKOWA*_ ' _Idan aka ce cikowa Ana nufin cikowar gaban mace yayi dam da nama,bambancin cikowa da matsewa a bayyane yake Sbd Koda mace ta matse Idan ba a cike take ba Ana saka banana_ _sau daya komai zai bude, ba kamar cikowa ba da Koda Yaushe mace zata jita a ciki Koda za,ayi jimai da ita sau goma a dare daya Idan mace a cike take zata gane ta hanyar saka dan yatsanta a cikin farjinta zata ji nama cunkus cikin hq Babu masaka tsinke Sbd haka sai kiga megida na shiga_ _dakyar Amma kuma yana jin wani irin Dadi a maimakon Idan matsi ne zai shiga dakyar Amma kuma zafi zai ji._ _Sirrin cikowar mace Ana amfani da yayan zogale mace ta hadashi da cikwui Ko da dabino Idan taci ya ratsata zataji hatta clit ya kara girma. _________________________ 🔟 Haka mukai jegonku tare ba tare da nuna waraiyya ba ,bayan shekara uku harkokin Alh muhammad ya bunkasa yana zuwa kasashe yin aiki,kasan irin wannan aiki dole zaina tafiya da makiya ,lokacin amminku tana da cikin hafsat baifi wata uku ba ,da daddare Alh muhammad ya kwankwasawa bello ya ce dashi ya dauko key zasu fita ,agogon hannunsa ya dauka sannan ya juya ya kalli Alh ya ce "Alh acikin darennan ?" "Eh wlh akwai wasu zasuban wata kwangila to daga wata kasa suke kasan yanzu da ranane a wajensu kuma suna sauri " "Ok" kawai ya ce yaje ya dauko ma kulli suka fita nida Ammi muna tsaye muna kallon fitansu gaba daya jikinmu a mace a she shine fitarsu ta karshe daga ranar babu su babu labarinsu saida akwai kwashe sama da wata guda babu inda bamu cikiyarsu ba da hotuna amma ina baa gansu ba sai bayan wata uku wani manager nasa ya kawo dukkan takardun company da wasu hotunan wasu gawawwaki baa gane fuskarsu saboda mummunan hatsari da sukayi ,yake shaida mana sunyi hatsari a hanya inda aka kaisu mutuware sai yanzu aka ganesu ,babu bata lokaci muka shiga takaba nida amminku har muka gama mun gama da yan kwanaki ta haifo yarta saita samata sunan surkuwarta.wato.hafsat ,kun tashi muna boye muku abunda ya faru domin muma.bamusan me zamuce muku ba lokacin da kuka gama primary ammi taga muna da bukatar kudin da zamuyi dawainiyyar yayanmu hakan yasa ta kakkebe kurar company ta dauki kwararrun maaikata suka daura daga inda aka tsaya ,ku kuma ta kaiku makarantar sojoji inda kukayi junior da senior ku acan ,gaskiya ta shawarcen akan wani abu ya kamata ku karanta nake shaida mata nidai nafison dana ya zama soja domin yayi yaki da boko haram kuma ya kawo sulhu tsakanin makiyaya da manoma ,itama ta goyi bayan hakan inda tace tanaso danta ya girma domin yayi bincike akan mutuwar mahaifinsu ,cikin mamaki Rais ya kalli Nanna ya ce "Wani irin bincike kuma zanyi" "Eh bincikw nakeso kamun domin har yau ban yadda mahaifinku bashida raiba sannan gawar dana kalla ya tabbatar ba gawar mahaifinku bane ,ankawo mana hoton mutanen da suka mutu amma duk yan cikinsu babu mai cindo alhalin mahaifinku yana da cindo a hannunsa na dama ,hakan yasa ban yarda ba " Dukkansu kallon Ammi take kenan tana sauraron duk abunda suke fada ,hada ido sukayi sa Nanna ta sunkuyar da kanta ,girgiza mata kai ammi tayi ta ce "Karki damu nanna koba komai kin saukemun wani babban nauyi dayake kaina ,najima ina fargaban taya zan fuskanci yaranan na basu kabarina gashin kin hutacceni " Ana cikin haka zuwaira ta shigo da sallama a bakinta ,ganin sunyi carko carko yasa ta tsaya kallonsu ta ce "Au dan Allah kuyi hakuri dama Abdulmalik ne yazo yanason ganinki " Kqllon rais tayi da yakasa magana idanunsa suna rawa , hannunsa har rawa yake ,ta tsorita da ganin yanayin da yashiga domin Julabin yana shiga irin wannan yanayin sai yayita adduoi kafun ya dawo daidai ,hannunta ta dauka ta daura saman nasa ya bude idonshi saida kowa dake dakin ya tsorita ya nufi hanyar falo, a guje suka mara masa baya don gudun samun.matsala aikuwa kaman sun sani yana zuwa ya cafkon garen ango yayi hanyar waje dashi yana zuwa ya watsashi waje aikuwa nan take sojojin dake waje suka dirar masa ,ammi ce ta fito taga abunda ake aikatawa abdulmalik ga Zuwaira nan durkushe kasa tana kuka ,kallon Rais tayi cikin nacin rai ta ce "Ina mai baka umarni ka dakatar dasu su daina dukansa idan kuma ba hakaba zaka fuskanci fishina " Hannu kawai ya daga musu suka tsaya da dukansa ya rarrafo yazo ya rike kafar rais ya ce "Dan Allah kayimun rai wlh bana cikin hayyacina na aikata abunda ake cewa na aikata bansan na aikata ba domin shaye shayen danayi amma nayi nadama zan aurwta mu rufawa juna asiri " Daga kafarsa yayi ya take yan yatsunsa da wannan takalman nasu yayin da tsalla karar azaba ya dago habarsa ya ce "Kalli nace kalli hafsat da kyau tafi karfinka ta wuce saninka da tinaninka ,ajinta ba irin naka bane har zakace ku rufawa juna asiri ce maka akayi bata da rufin asiri ,kasan ita yar waye jikar waye toka bude kunnenka da kyau zan fada maka wace Hafsat idan da kana mata kallo marar galihuce to yanzu hafsat yar dangice da gatanta kuma yanzu hala bakasan suwaye kakanninta ba" ,labari ya fara basu tun kan tarihin iyayen ammi da abbansu har Izuwa yau kowa ya girgiza dajin wannan lamari ,abu kaman a mafarki ,shin zaka iya sadaukar da rayuwarka saboda iyayenka shin wace irin zuciya ammi take dashi gaskiya ta cika mace ta kwarai mace ta farko da tareni yaya batare da sa.hannun namijiba sannan.mace ta farko da tayi sadaukarwa ta musamman ,mace ta farko jaruma a duniya gaskiya taci a yaba mata ,kallon Abdulmalik yayi ya ce "Kaci saar wannan.matar taka ta kasance kawa ta gari ga kanwata da badan hakaba dana harbeka kuma ince kayi laifin fyade babu mai tambayata ,don haka kaje gaban hafsat ta durkusa ka nemi gafararta ka tattara aharar abokanka kubar gidan nan ,maganar aurenka da hafsat kuma babushi na russashi har abada ,domin addini ya haramta ayiwa bazawara auren dole " Talalminsa a hannu ya arta kobin kanta motarsa baiyiba.ya nufi gate man wanda shima sojane ya bude masa ya fita nan abokansa guda biyu suka fito suna sunne kai suka shiga mota suka rufa masa baya ,zuwaira kam ta kasa magana domin mamakin abunda taji game dasu Hafsat take ,wlh tana tare hafsat amma ko ita ta dauka ammi karuwanci tayi ta haifesu da kudin da tatara ta kama gida da company ashe ga yadda gaskiyar labari yake ,Hafsat kuwa wani matsanancin farinciki ta shiga wanda tun da ta rasa julaabib bata shigeshiba a guje ta taho ta rungume yayanta ta fashe da kuka yana rarrashinta yana ban baki ,ammice taja hannunsa suka koma falo ta kalli Rais ta ce "Yanzu rais da ka lalata aurenta kai zaka samo mata miji ?" "Kwarai ammi ni nayi alkawarin zan samo mata miji a cikin sojojina ma kuwa.domin matar soja ai sai soja ," Nan take ya amaida abun wasa suka fara raha Nanna taje ta kwaso sauran gwatensa ta mika mata ya karba yayi gofiya ya kalleta ya ce "Dan Allah Nanna ki tunamin zamuyi wata muhimmiyar magana dake " Murmushi kawai tayi ta ce "To shikenan ba matsala " Ammice ta ce "Ok mu bazaayi maganan damuba ?" "Kwarai ammi domin maganar ba takubace tamuce mu kadai " Sukayi dariya ,bayan ya gamasha zuwaira ta tashi zata tafi nan Hafsat ta kira sunanta ta ce "Bestie! " Ahankali ta juyo ta kalleta ta ce Ta ce "naam " "Da farko zan fara da gode miki akan irin halaccin da kikemun a rayuwa ,na sani ke macece kuma babu abunda mace takeso kuma take kishi sama da mijinta amma kika amuncemun na auri mijinki ,ki daina daurawa kanki laifin abunda ya faru tsakanina da shi Allah ne ya kaddara hakan ,sannan nima da laifina akan wani dalili zanje na kwanta na kwanta a dakin matar aure wacce takeda miji kuma kinga abunda ya faru kowa yanada laifi nagode sannan ina mai.baki hakuri akan kin auren mijinki danayi domin wannan shine kawai mafita kuma shine alkhairi da kuma daurewar zumuncin mu ,inaso kafun ki tafi zansa a loda miki kayan lefensa a mota akaiki har gida a ajiyesu.domin ni bana bukata na gode sosai ,yanzu zamusa Hankali akan nemo dangin mahaifinmu da mahaifiyata" Kafun ka karisa fada ta rungumeta ta fashe da kuka ,saida tasha kuka sannan ta saketa ta kira maaikata suka fidda kaya aka mata rakiya . Abangaren abdulmalik kuwa yana fita ya dagi bango ya ce "Wlh karyane ,karyen kace bazan auri hafsat .ba tunda na kusanceta ban kara cin wani gindi mai ruwa irin nata ba don haka ko duk abunda na mallaka zai kare saina mallaki Hafsa"t .......... Tofa wannan shine ana wata ga wata Ya kune ganin raayinku akan fasa auren Shin iyayen Ammi suna raye ko baban inuwa ya kashesu Shin iyayen Abba suna raye ko kuma Shin meya faru da iyayen su Rais suna raye ko dagaske sun mutu Tofa maganar nanna da rais fa tana kankama Ina jiran raayoyinku ,gaskiya banji dadin yacce kuka ƙi yin comment ba jiya Share pls *DANGINA* *[AKA RABANI DASU]* STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY *Tsarabarmu ta yau* *SIRRIKA UKU NA ZOGALE* Kowacce mace tana da damar aiki da zogele ta hanyoyi uku wanda kowanne daga ciki yanada amfani wajen sauƙarda ni'ima nan take saidai abu ɗaya da zogale yake dashi shine ɓata ciki, yakan sanya gudawa a kowanne lokaci shiyasa yakeda muhimmaci kisan abu buyu, kafin ki fara na farko shine kada kisha da yawa na biyu kuma idan kinada ƙaramin ciki wanda be wuce watanni biyar ba kadama kisha, amma dai wani abu kuma daya kamata kisani shine bayan ni'ima dazai baki zai ƙara miki lafya, hanya ta farko kiyi garin zogale wanda ya bushe a inuwa saiki zuba cokali ɗaya a ruwan zafi ki bari ya jiƙa saiki tace ruwan ki saka masa madara saiki sha, hanya ta biyu ganyen zaki tafasa da kananfari sai bayan ya tafasa saiki tace ruwan sannan ki saka lefton kisha kamar yanda kike shan shayi, hanya ta ƙarshe wato ta uku shine ki dafa ganyen saiya dafu saiki yanka masa farar albasa da tumatir kina iya saka masa mai da magi amma banda abu me yaji, kamar yanda na faɗa asama kowanne daga ciki zakiyi kada kiyi da yawa sannan sai kina tare da miji zakiyi haka kuma ba'a yinsa asaka a firji don yayi saniyi, saidai kina iya sakawa shayin sikari ko zuma ko mazarƙwaila don yayyi zaƙi amma dai ba'aso yayi sanyi DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI 1️⃣1️⃣ Washe gari gidan ya tashi shiru babu kowa a falo kowa yana dakinsa sai nanna dataketa zirga akan daining ,da alama karyawa take hadawa ,tsayawa tayi kaman mai tinanin wani abu sai kuma ta juya ta nufi dakin danaga an rubuta rais a jiki ta kwankwasa ,qmsawa yayi da "shigo" babu fargaba ta fada ciki ta sameshi dagashi sai boxer ta lura wannan dabiar suce shida Julabib ,wani murmushi tayi wanda ya karawa fuskarta kyau ta shigo ya juyo ya kalleta ya ce *Our Nanna kece da safiyar nan " "Nice mana yaron Nanna nazo na sanar maka karyawanka yana jiranka karyayi sanyi " "To shikenan Nanna amma dai ke zakiban a bakiko " Murmushi tayi ta ce "Duk yacce kakeso yarona " Harta kama hanaya zata fita saita juyo ta ce "Yauwa jiya kace na tina maka zamuyi magana " "Eh tabbas zamuyi magana amma inajin nauyin maganar ne " Dawowa tayi ta zauna tana tinanin meyake tinanin fada mata haka da yakejin nauyi ,kusa da bakin gadon ta zquna ta ce "Rais ka daukeni kaman mahaifiya ka fadamun wani abune yake damunka " "Tabbas nanna inada damuwa a cikin raina amma na rasa wazan fadawa ,shine na yanke hukunci bara na fada miki ko zanaji sanyi a raina "" Murmushi tayi ta ce "Tabbas nasan damuwar da yarona yakeyi akan wata ce ,fadamun wacece ta sace zuciyarka" Murmushi yayi ya ce "Nanna idan na fada miki bazaki damuba kuma bazaki dauken marar hankaliba " "Ko kusa bazan maka wannan kallonba saboda ita soyayya babu abunda bata jawowa ,takansa mutum makanta idan idonsa ya rufe akan abu baya taba ganin muninnsa sannan talansa kurumta kome mutum zaiji bazai taba dauka ba so kenan " "Nanna wata nakeso amma ta girmeni sosai watalil ma ta haifen " Murmushi tayi ta ce "Tome a ciki don ta haifeka kota girmeka ,ka manta manzon Allah S A W matarsa khadija irin auren da sukayi ai wannan ba aibu bane " "Nanna kuma abun shine matar ta daukeni tamkar danta kuma tanamun kallon da ina mata kallon mama ,sai daga baya Allah ya jarabceni da sonta ,bangane so nake mata na.aureba sai yanzu " Shiru tayi ta ce "Yoni agun aikin nakune ka hadu da ita har kake gudun kartaki amincewa " "Ah ah Nanna.,tun lokaci. Da na bude ido nake ganinta ,ta nunamun so irin wanda takewa danta ,ni ndauka da sonta nake da kallon mahaifiya sai yanzu na gane sonki nake Nanna dan Allah bansan da wace manufa zaki fassaraniba amma nidai gaskiyata na fada miki kawai ,ki amunce ki auren " Wani gigitaccen mari ta daukeshi dashi wanda ita kanta batasan tayi hakanba taya Rais zaice yanasonta wannan wani irin mafarki takeyi ,shin kodai Rais ya fara shaye shayene ,yanzu dai tasan yana da shekara 25 ,ita kuma 45 amma yace ita yakeso ya aura ,innalillahi wa inna illaihirrajiun , Shi taketa maimaitawa harta bar dakin ta barshi sake da baki yana kallonta ,dakinta ta wuce ta fashe da kuka ,tana tino Julabib dinta ,tabbas tasan da Julabin yana raye da kofa wasa rais bazai furta mata soba ,kalmar da abakin mutum daya ta sanshi wato Julabib ,ko mijinga mahaifin julabin haka sukai aure bai taba shaida mata yanason ta saidai inyaga ranta ya baci yace mata masoyiya shikenan amma shine yau dan cikinta yake fada mata haka ,ta rushe da kuka.ta kifa kanta akan filo . Tunda ta fita yaji ciwom fitarta fiye da marin da tayi masa ya gwammace da duka ta mishi ta fada masa abunda yake ranta da yafi masa ,to wai.meye laifinsa don yace yana sonta kuma har yanzu yana sonta kotaki.kotaso A falo kuma Ammice ta fita ta kalli falon da alama dai Nanna ta fito amma bataji motsinta ba ,kallon dakin Hafsat tayi ta mataa kusa da kofar ta kwankwasa babu jimawa aka bude ta kalleta da rigar wanka da alama daga wanka ta fito ,kallonta tayi ta ce "Hafsa" "shiiiiiiii Kice my inlow " "Dallah nikam ki.saurareni meyasa naga gidan shiru yau kaman ba kowa a ciki " "Eh Ammi ,wlh yau nayi baccin da najima banyi irinsa ba shiyasa amma ai ganinan kije jiyiwa Brox magana ya fito muyi break ,wannan break din na musamman ne domin an jima baayi irinsa ba a gidanan " Juyawa tayi da alama dai Hafsat murnar fasa aurenta takeyi ta nufi dakin Rais ta.sameshi yana zaune kaman me tinanin wani abu shigowanta ne ya dawo dashi hayyacinsa ya ce I"na kwana Ammina kadde harkin fito " "Eh nafito yanzu fa almost 10 naga baka fito ka karya ba " "Oh nima ban jima da tashiba amma bari na shirya yanzu ina fitowa " "Ok" ta fada tana jawo masa kofar ,kama ta juya sai kuma ta kalli dakin Nanna ta nufesa ta murda ,tun daga bakin kofa take jiyo sheshekar kukanta da sauri ta bude dakin ta ahiga tana shiga ta ganta kwance akan filo taje ta zauna kusa da ita tana tambayarta lafiya Dagowa tayi taga hawaye sun wanke mata fuska abunda ta jima bata ganiba tun bayar rasuwar danta julabib ,a razane ta kalleta ta ce "Meke damunki Nanna kodai bakida lafiya ne.? " Kai kawai ta daga mata domib ji take kaman idonta zasu fado taabar sarawar da kanta yakeyi Da sauri ta fita ta kira driver tace ya dauko mota sannan ta koma dakin Rais take shaida masa babu jimawa sai gasu tare shine da kansa ya rikota aka sata a mota sai asibiti . "Gaskiya zan fada muku shine matar nan rashin hutu yana damunta sannan jininta yahau amma bada yawaba ,don haka tana bukatar kulawa ka kula da mahaifiyarka da kyau ya fada yana kallon Rais da yayi shiru yana kallon dr " Fitowa sukai da Nanna da ammi suka shiga mota soja yana driving juyowa yayi ya ce "Nanna ta ya jikin naki ?" "Da sauki kawai ta amsa domin yanzu ko hada ido bataso suyi " Murmuahi yayi ya ce "Ammi kodai zamuyi Nanna ta aurene ko zaa samu wanda zaina sata farin ciki " Dakuwa ta masa ta ce "Idan zaayi saika hada da uwarka " Juyawa yayi yana dariya.,ita kuma Nanna.kwafa kawai tayi batace dashi komai ba . Suna dawowa suka sameta a falo da alama waya takeyi ganinsu yasa ta kashe wayar ta nufo gunsu tace "Lafiya kuwa ammi meke faruwa ?" Ganin yanayin Nanna yasa ta gane itace bata da lafiya zasu wuce da ita daki Rais yace sam saidai su dawo falo taci wani abu haka suka dawo yaje ya hado tea ya kawo mata ,kin karba tayi ganin zai bata a baki yasa ta karba a kafa kai taanasha a hankali kaman bataso ,sannan aka bata magungunanta tasha. Waya Rais ya dauka yasa aka turo masa maaikata sojoji suka karbi aikin gidan da nanna takeyi ita kuma aka cigaba da jinyarta ita da ,har yanzu babu wanda yasan maganar da tashiga takanin Nanna da rais ,saidai alakarsu.taja.baya hakan yasa.julabib a matikar damuwa ,yanzum bya zaune yake cikin yaransa kuma abokansa sojoji suna wasa suna dariya ,kaman da wasa sako.maganarsa da Nanna ,babu laifi sun masa.dariya da ihu kafun kowa ya fara bashi shawara wani.ya ce "Ni a ganina ka tursasa mata ta.aure ka kawai yunda kana da dama." "No ni aganina kawai ka saceta saita amunce zata aureka ka dawo da ita " "No ni aganina kawai ka nuna mata zaka.iya mutuwa akanta har fiya fiyan karya kasha " "Like how ,kaman ya zansha.fiya fiya?" "Ka saku bottle na fiya fiya.ka.bayar a wanke maka ya fita saika saka olive oil a ciki saika mata kalamai a karshe kace zaka iya kashe kanka ma idan bazata aureka ba ai tanasonka kawai.tana tinanin taya duniya zata kalleta ne " "Ok haka zaayi but.kai zaka wanke bottle din sannan ka fara sha ” Dariya sukai dukkansu ........ Tofa ana wata ga wata ,rais fa ya dage ya kuke gani Shin mijin nanna na raye idan yana raye ya.zaiyi da rais Shin wani.mataki ammi zata dauka idan taji wannan zancen Kai wannan lamarin abun dubawa ne.fa Ina jiran amsoshinku a comment section Share pls *DANGINA* *[AKA RABANI DASU]* *STORY &WRITEN* *BY* *ADAMA UMAR* *SECRET PEN* *07081940768* *LOVE AND ROMANTIC STORY* *Ina masu so a tallata musu hajarsu to ga dama ta samu ,duk maiso a tallata miku ko kaya ko magunguna to tuntubi number nan* 07081940768 A SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI Kaman yadda suka samu kwalban fiya fiya aka zuba olive oil a ciki suka bashi ya nufi dakin Nanna tana kwance yaje shiga daga jin muryarsa ta gane shine ya shigo shiyasa ma taki dago kanta kaman tana bacci murmushi yayi don yasan dalilinta nayin hakan yazo kusa da bed side din ya zauna yana kallon fuskanta ,taarguwa tayi hakan yasa ta bude idonta aikuwa suka hada ido ta bata rai ta ce "Me kakemun a dakina " Murmushi yayi ya ce "Laifine don masoyi yazo wajen masoyiyarsa " Rintse idonta tayi jin abun ya mata banbara kwai ta bude idonta cikin fushi da bacin rai ta ce "Ka saka idonka a nawa Rais ka kalleni da kyau ,ni a matsayin mahaifiyarka nake domin kasha nonona kaga babu wannan maganar tsakaninmu ,shiyasa kullum nake maka kallon danda na haifa wannan soyayyar da kake ji a kaina ka maidashi soyayyar da da uwa domin bazqn taba zamw.matarka ba har abada " Tunda ta fara magana yake kallonta yanaji kaman ya daura hannu aka ya tsala ihu , me kunnuwansa suke jiye masa ne me Nanna take nufi kenan soyayyar da yakeji a ransa irin wacce yake yiwa umki ne innalillahi wa inna ilaihirrajiun ,tashi yayi yana gauraya hanya ya nufi dakin Ummi ko sallama baiyiba saida ta tsorita da ganinsa ta ce "Lafiya Rais ka shigomun daki ko sallama babu " "Sorry Ammi nazo gunkine " "Ok i hope lafiya ko " "Eh lafiya kalau ,dama Yanzu nakejin wata magana wai Nanna ta taba shayar dani " Murmushi tayi ta ce "To mene don ta ba shayar dakai din ko zakayi amai din abunda tashayar dakaine " "No ammi kawai kibani amsata " "Eh watarana na tafi company na babanku domin yin setteling da maaikata to na barka a gida ,na dauka zan dawo da wuri har yazamana kanata kuka idan kaga zaa bawa julabib mama hakam yasa kawai ta baka kashe saida ka koshi me yake faruwa " Fita kawai yayi a daki ba tare da ya bata amsa ba ya koma dakinsa yana kuka yana da nasanin abunda ya furtawa nanna ,saida yasha kukansa ya koshi sannan yayi bacci.harya makara sallan azahar . Haka rayuwa taita tafiya daga Nanna har rais babu wanda yake cikin walwala har ammi taso ta fahimci abunda yake faruwa halan yasa ta kira Rais take tambayarsa meke faruwa ya shaida mata yana shirye shiryen yacce zasu tafi garinsu ammin da abbansa ,saida gabanta ya fadi jin abunda ya fada hawaye suka cika idonta tana tsoron jin mummunan labari game da iyayenta shiyasa bata wauwayi gida ba shinya Mommynta ta kasance bata saniba haka ta dinga ti ani har Rais ya fahimci ta tafi wata duniya ta daban ta tabata ta farga ya ce "Haba ammi meye rage kuma ,ki godewa da ya kawoki wannan lokacin da ranki ya kamata ku waiwayi gida ammai ki duba Abbanmu shin yana taye ko ya mutu waya sani so yakamata mu waiwayi gida mu sanar musu da halin da ake ciki ,ni kuma na tura letter akam inaso ma fara bincike akan abunda ya sami su daddynmu banma nuna mahaifina bane kuma ina da tabbacin zaa ban daman hakan don haka ya kamata muje musan wani hali kakaninmu suke ciki " Shiru tayi gaba daya ya kashe mata jiki da abunda yake fada.ta rasa ima zatasa ranta tabbas maganarsa gaskiya ce a kullum mutuwa kara tu karota take dole ta waiwayi gida tauiwa hajiya bayanin abunda ya faru Kallon Rais tayi ta ce "Shikenan rais.na baka wuka da nama ka fara shirye shiryen tafiyar namu ,idan kasa rana saika sanarmun don inaso mu dauki formal manager namu " "Shikenan Ammi bamatsala" Haka ya sa shirye shiryen tafiyansu gadan gadan yasa nan da kwana uku xaau tafi ,aka fadawa manager shima ya shirya ,da kaman Nanna bazataje ba amma ammi ta matsa mata saida ta shirya zaa tafi da ita . Bahaushe ya ce rana bata karya saidai uwar diya taji kunya ,yauce ranar tafiyarsu Rais an shirya manyan motoci na alfarma sannan an shiya.motan sojoji.guda shida gaba uku baya uku daga ganinsu kasan a shirye suke ,akwatuna aka dinga fito dasu.ana sawa a mota su Rais kam sai zumudi yake shida Hafsat amma banda ammi dake gabanta yanata faduwa tana cikin firgici shin iyayenta suna rayr ko baffanta ya kashesu shida dansa inuwa sun hau kan karaga sannan tana tsoro ta ina zata fara yiwa hajiya bayanin ina takai mahaifinsu ,gana daya tana cikin firgici hakan ,hafsat ta lura da halin da take ciki hakan yasa take mata hira nan suka daukin hanyar birnin gombe ,tsoron ammi ya kara tsananta lokavin da ta lura sun kama hanyar birnin gombe babu abunda takeyi sai adduoi ,Nanna kuwa ji take inama itace zataje taga iyayenta ,da asalin dangin mijinta ,adduoi ta fara turawa iyayrnta da dukkanin musulmai baki daya ,haka suka dinga tafiya suna wuce garurruwa da kauyuka sun taso karfe 10:00 na safe qmma sub iso cikin gombe da la'asar saboda babu ruwansu da gosilo suna tare da sojoji ,kallon Rais Ammi tayi ta ce "Rais ya kamata muje mu kama hotel wanda zamu sauka don bamusan wani irin tarba zaa mana " Murmushi yayi ya dauki wata waya.yayi magana nan sojojin dake gabansu suka sanja akalar motar zuwa wani babban.hotel ,suna zuwa sojojin.suka.shiga suka kama musu daki kafun suzo su musu iso ,saida suka gabatar da Sallah sannan Rais ya daukesu suka dunguma zuwa anguwar ,in banda jiniya babu abunda kakeji amma dake anguwar shiru ne babu ma wanda ya lura dasu ,Numbern gidan ammi ta basu nan motarsu ya faka a bakin gate din gidan ,daya daga cikin sojojin ne ya sauka ya kwankwasa aka bude ,kaman da Nanma wani mutum ne.da.ganinsa ya cika kakkarfa yana ganin sojan ya.sara masa ya kame saida ya amsa sannan ya fito yana karewa tarin motocin kallo ,rais ne ya fito ya ce. "Ka shiga ka bude mana gate munzo wajen hajiya ce " "Ok sir " Kawai yacr ya koma ya zuge gate din gidan nan.suka.danna hancin motarsu cikin gidan da jiniyarsu ,kallon me aikinta hajiya tayi ta ce "Ke saade kaman karar jiniya nakeji a cikin gidab nan " "Eh hajiya nima haka kunnuwa na suke jiyemun " "Maza jeki duba mana idan yan sandane ki tambayesu wa suke nema " Tashi tayi ta nufi hanyar waje tana bude kofar main falor kawai tayi arba da manyan motoci sojoji sunata fitowa suna kamewa ,shaaninka da dan kauye nan cikinta ya hautsina ta juya a guje ta ce "Hajiya mun shiga uku zo kiga ba yan sanda bane masu.yakin nanne sukazo mun banu " "Ah bari in haura sama in taso da Alh.yazo ya ganewa.idonsa watakil bakinsa ne " Ta dauki sandarta ta fara tafiya ta shiga wata korido ,ganin tsayuwa bazai karbeta ba yasa ta haura sama da gani wata ko wani zata kira.tana zuwa wajen dakin ta fara kwankwasawa da karfin cin tuwo tana kiran "Aunty Nihad ,aunty Nihad ki bude!! " A razane budurwar ta tashi ta bude kofar duk da.ba wani kayan kirkine a jikinta ba ta ce "Meke faruwa ne sa'ade" "Mun shiga uku wasu ne sukazo da bindigogi " "What yan fashi.da rana tsaka." "Ah ba yan fashi bane jamiaine " "Muje na gani bazan iya da shirmenki ba ." Atare suka fito falo dasu hajiya sun tsaya sunyi carko carko sun gagara fita ,a waje kuwa snata shan fama da ammi akan ta fito taki ko daga kafanta hakan rais ya rike hannun Hafsat suka nufi gidan duk da suma suna tinanin irin karbar da zaa musu kofan suka tura da yake saade bata rufe nan suka kara zaro ido suna jiran wazai shigo sukaga wani saurayi da wata budurwa sunshigo kansu a kasa ,a hankali ya fara daga kansa ya fara kallonsu tun daga kafarsu yazo har suka hada ido ,zaro ido sukai dukkansu suna toshe baki ,Da sauri ta fara dan gwala sandarta don ta tabbatar da abunda idomta yake gane mata shin mafarkine ko kuwa ,saida tazo deden Rais ta dauki hannunta ta shafa fuskarsa nan taji wani jiri ya dauketa ta nufi kasa da sauri ya riketa su kuma suka yiyo kanta suna kiran sunanta .......... Tofa muje zuwa meya sumar da yar tsohuwa Share pls *DANGINA* *[AKA RABANI DASU]* STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY 1️⃣3️⃣ DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI Salati sukai dikkansu suka nufeta ,Nihal ta daga masa hannu ta karbi mahaifiyarsa tana jijjigata ,saade kam da gudu taje ta dauko ruwa ta kawo aka fara shafawa hajiya ,Alh ne ya dago yana kallon Rais tabbas wannan daga ganinsa jinin Muhammad ne ,da badan yaga wanan da fuskan yarinta bama da yace muhammad ne ,zuciyarsace ta buga lokacin da qata tambaya ta ziyarce ,"shin ina muhammad din yake".hajiyace ta fara sambatu "Haba muhammad ka tafi kabar mahaifiyarka ashe zan sake gainika ,ashe Allah zai nunamun wannan ranar ,kai hakuri muhammad ka kawo ta zan aura maka ita basai kamun horo da tafiya ka barni ba na rokeka ",gaba daya jikinsu yayi sanyi da maganganunta ita dai Nuhal taji Hajiya tana maimaita sunan da tajima tana yawan fada wai yayanta to ai yanda aka bata labarin yayanta ai yaci ace shekarunsa yafi haka ,hajiya ce ta tashi ta kishingida a kujera idonta kur akan Rais hannu ta mika masa alamar yazo da sauri ya sake hannun Hafsat wacce take matikar kama da Ammi tazo gareshi ,kallo ta ksre mishi ta ce ," saurayi ina mahaifinka yake na sani ko astagfirullah bazanyiba saboda nasan ku jinin muhammad da matar sace ,ina suke ita suka shiga karkucemun sun mutu ban sake ganinsu ba ,waya fada muku inda kuke "ganin bazata daina tambayarsu banr ya ce "kiyi hakuri hajiya iyayena suna raye sune suka fada mana inda kuke yanzu haka ina tare da mahaifiyarmu ,mahaifina kuma yaje wani wajr aiki amma shima yana nan tafe zuwa gareki kiyi hakuri hajiya" ya fada yana jara rungumeta a jikinsa ,yana kuka kaman ransa zai fita ,Da sauri Nihal taje ta rungume Hafsat jin itace yar yayanta da ta jima tanajin.hajiya tana begensu ,kuka kawai.ya.karade falon harda ammi da take cikin mota wanda uta kukanta tana tinanin wani hali ke ciki ,hajiyace ta fara kokarin tashi ta ce " bari inje in tarbo surkuwata da irin wannan gagarumin ziyara da takawomun "dukkansu suka rufa mata baya suka fito daga main falo bude marfin motan da Ammi take ciki akayi ta daga kai wa zata gani Hajiyace take rike da marfin kofan hawaye ya wankr mata fuska ta bude dikkan hanayenta ,da sauri Ammi ta fito kaman wata yarinya ta fada jikinta suka sakr barkewa da sabon.kuka ,kowa yana sambatun abunda ke cikin ransa . To bayan gari yadan sha kowa ya gama jimami nan Alh ya kalli Rais ya ce "wato kai abokina shine kaje ka dawo soja wacce bazan iya takara dakai ba kenan" dariya dukkansu sukai Ammi ta kalli hajiya batasan lokacin da ta zame akan kujeran ta durkusa ta ce "hajiya ki yafemun ,ki yafeni,nice sanadiyar rabaki da danki ,sanadiyar bijirewa iyaye mun ahiga kalubalen rayuwa kala kala ,har Allah ya kawomu wannan lokacin ',murmushi hajiya tayi ta ce " nagode miki ai kekam bakida laifi domin kome kikayi ai ke macece shidai muhammad din zai dawo daga aikin zaizo ya samen saiya fadamun dalilinshi na barina kuma bai waiwayenba ,baya tinanin halin da zanshiga na kadaici dan Allah ya tausayamun ya bani Nihal a lokacin da nacire rai da haihuwa"maganganun Hajiya sun daurewa ammi kai kenan tana nufin batasan muhammad ya rasuba ,kuka ta fashe dashi tana jinjina alamarin da wani ido zasu kalli Hajiya suce mata muhammad ya rasu me zai faru ,ganin zasu sake rikicewa ne yasa Alh ya ce "yanzu kam komai yazo karshe munq godewa Allah don haka yanzu zaa baku masauki ku shiga ku huta zuwa gobe da safe zaayi hirar rayuwa ,domin muna da tari Tambayoyi a cikinmu "Nihal ce ta tashi ta ce "nikam zan wuce da yar yaya dakina ,zan shiga dakina da ita nan zan mata masauki"ok kaikuma soja ka.dauki rundunarka ku je sashen mahaifinka dasu ,murmushi yayi ya ce to shikenan ,Ammi kuwa hajiya ta ce babu inda zataje tare zasu zauna ita da Nanna ,Nanna kam sai addua take Allah yasa ammi taga iyayenta kaman yadda akaga na Abbansu , bayan kowa yaje.ya huta a bangarensa ,washe gari da safe aka shirya lafiyayyen karyawa aka gayyaci kowa ya halarta anaci ana farinciki da kaunar juna saida aka kammala sannan aka koma falo ana bada labarin bayan rabuwa ammi kam labari ta fara basu tu daga kan wacece ita da asalinta da komai inda suka dinga mamaki ana samun yaya irinsu a duniya ,shiryawa sukai dukkansu suka tafi wajen Baba mai masa suka kaimata ziyara tayi mamako kuma tayi murnar saboda itama har perison an kaita wai an hada baki da ita aka sace dan masu gida daga baya kuma akan sakota ,ammi ta mata kyauta mai tsoka sannan suka sallameta .bayan sun dawo kowa ya nufi dakinsa ,Rais kam dakin ammi ya nufa yana zama ya ji sako ta shigo wayarsa ya bude ganin an bashi izinin bincike ne yasa ya fara murmushi ..... Share pls *DANGINA* *[AKA RABANI DASU] STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI 1️⃣4️⃣ Juya wayarsa yake yanajin tsantsar farin cikin samun dama binciken da aka bashi ,sai juya wayar yake Ammi ta shigo ta sameshi ta ce " lafiya shiru baka fito ba?" "Eh ammi ina nan ina duba sakon daya sameni na bani daman binciko abba"murmushi ammi tayi tana gani kaman mafarki take wai dan da suka haifa shi zaiyi bincike akan abunda ya faru da mahaifinsu ,kallonshi tayi ta ce "nidai addua ta shine Allah yasa mahaifinku yana raye bai mutuba ,nidai har yau na kasa yadda mahaifinku ya rasu ,duk da cewa naga gawan da akacemun masune amma na kasa yadda" "ammi ki kwantar da hankalinki.in sha Allahu na miki alkawarin zai binciko gaskiya kuma in sha Allah Abbanmu bai mutuba yana nan da ransa" " innalillahi wa inna lillahi wa inna illaihirrajiun me kunnuwa na suke jiyemun mahaifinku ya mutu Muhammad dina ya mutu kuke boye mana gaskuya ". " Haba kakata yanzu dagajin ya mutu sai kice Abbanmu ne wani mai laifine fa muka kama ya mutu " " haba dan nan ai tunda jatumarka ta fara magana nake jinku dama nasan tunda kukazo akwai abunda kuke boye mana ku fadamun gaskiya me yake faruwa da Muhammad dina". Ganin zata rikice musu yasa ya kamata ya zaunar da ita a bakin gadon ammi ya ce " kinaso na miki bayani dalla dallah to saikin cika wannan sharadin na farko bazaki tayar da hankalinki ba ,na biyu kuma zaki tayamu da addua domin ke mahaifiyarsa ce ," kai kawai ta jinjina masa alamar zata cika sharafinsu yasa ya koma ya zauna ya bata labarin duk abinda yake faruwa ,hawayen idonta ta dinga sharcewa ,kallon ammi yayi ya ce ammi ku shirya dukkanku zamu wuce bayelsa Allah yasa muji alkhairi game da kakanninmu ,bqi jira wata wata ba ya fita ,wani file ya mikawa daya daga cikin soldier dinsa ya ce ka tatttara dukkan bayanan dake cikin wannan file din ka turasu headuarter ina bukatan cikekkan labarin meyq faru bayan fitansu Alh muhammad ,sara masa yayi ya karba ya shige masaukinsu . Washe gari duk sun shirya harda Baba mai masa suka wuce bayalsa sunsha tafiya kam kafun nanms sukaje suka kama hotel sukayi salla sukaci abinci ,daga nan suka wuce anguwar ,suna shiga titin anguwar gaban ammi ya fara faduwa tana karanto adduoi a bakinta ,dayake da gps suke amfani har motansu ta faka a bakin wani nakeken gate fitowa sukai dukkansu suna kallon gate din daga gani baiyi kama da gida ba ,kallon daya daga cikin excot nashi yayi yamai alama da ya bincika ,hannu ya dauka ya kwankwasa aka bude ,wani sojane nan take ya sara masa ,nan sukai yan maganganu sannan ya juyo ya ce "this is note a house, is a big modern bakery company " kallon ammi yayi da hankalinta ya fara tashi kafun yayi magana ta isa gaban gate din ta ce "yallaboi nan gidan Alh usama ne mana hamshakin mai kudi " "Sorry hajiya banjima da fara aiki ananba dan haka idan babu damuwa zan muku iso ku samu manager na company din ku masa tambayoyin kaman zakufi samun bayani daga gareshi" ,dakatar dashi Rais yayi ya kama hannun ammi suka koma mota kallonta yayi ya ce "ammi ki kwantar da hankalinki in sha Allah babu abunda ya faru yanzu ki bamu koda numbern mahaifinki ne mana "shiru tayi kaman mai tina wani abu ta dauki wayarta ta fara bincikawa kaman mai duba wani abu ta nuna masa wata lamba ,bai jira mai zaiceba ya kira numbern akayi Sallama ya amsa da sauri ammi ta kwace wayar ta ce "Abba Abba Abbana ina kake ina kuka shiga" Muryar da bazai taɓa mantawa a rayuwarsa ba ta shigo kunnuwansa tashi yayi tsaye yana" Aisha ,Aisha koba Aisha bace " "nice Abba nice wlh nice gashi nazo gidanmu bakanan Abba ina kuka koma ". "Eh Aisha mun tashi a wannan gidan amma kizo anguwar ogbia deden wajen babban madallacin jumaa idan kunzo zaku ganni ," ya fada yana tashi ya sharce hawayen dake zubowa daga idanunsa ya nufi cikin gida dama a kofar gida yake yana shiga ya fara maimuna ,maimuna fito kafun na baki labarin maza kiyi adduar shukur yau Allah ya amsa adduarki yanzu Aisha ta kirani tana neman inda nake na kwatanta mata da badan bani da mita ba da dakaina zanje bazan iya jiraba ,kafun ta gama jiran mai zaice zaice har takai goshinta kasa na godiya ga Allah ,ta bude dukkan kofofin hancinta ta rangaɗa guɗa , ta matsa kusa da randa ta kamfato ruwa ta zubeshi a kasa ta kurbr tsabar jin dadi ,gidan madaidaicine amma yana dauke da dakuna guda biyar gaba daya an mishi siminti a cikinsa hatta suturar jikinsu ta gani kasan ta masu karamin karfine ,yana ganin ta rikice yasa ya fita yaje deden masallaci ya tsaya ya kurwa wayarsa ido yana jiran kiransu ,yana tsaye ya shafe sama da minti 30 yaga wasu tarin motoci suna nufoshi dan matsawa gefe yayi yana cigaba da kallon wayarsa ,kiranshi akayi ya daga da sauri ganin wannan numbern yasa yace "Aisha kun isone" "Juyo bayanka Abba" Juyawa yayi ya kalleta tana tsaye wayar dake hannunta ta fadi sai hawaye ,nan ta zube akan guiwarta ta fashe da kuka da sauri ya karisa kusa da ita ya kamota ya rungumeta ,a jikinsa yana ba kuka zakiyi ba Aisha ki godewa Allah daya sake sada fuskokinmu . Manyan taburmai naga an baza a wannan tsakar gidan da aka malalashi da simiti ammi kan tana mamanta ,wayarsa yake dannawa babu jimawa aka dauka bai jira yayi magana ba ya ce "kayi sauri kazo yayarka ta dawo " dagowa ammi tayi ta ce "Baba kana nufin mama ta sake aihuwa bayata" ,"kwarai ma kuwa ta sake haihuwa har guda biyu ma ,abubakar da rakiya ,uta rakiya tana gidan yar uwarki asiya tace mu tana tsoron taimaka mana saboda babanta amma bazata bar rakiya a wahala ba " "Waini Babba mai yafarune kuka sayar da gidanku kuka dawo nan da rayuwa " "Labarine mai tsawo ,tun bayar tafiyanki Abdulwahabu yake bani baki akan in kawo kudi akai gun malamai ayita addua ,haka na dinga bashi kudi nima kuma inatayi idan nayi istihara saina ganki kina cikin rayuwar jin dadi shiyasa hankalina ya kwanta ,kasancewar na yadda dashi shiyasa na sake masa komai nawa haka yace ya kamata mu gina masallaci saboda mahaifiyarmu ,bankawo komai a rainaba na yarda na sa hannu a takardan da bakomai ,ashe haintata yayi domin yaga mahaifiyarki tana da juna biyu bashi da gadona idan ya kashe ni shiyasa ya hada baki da lauyana sukamun haka ,watarana.kawai akazo mun wuta wuta in tattare komai nawa gida.ba nawa bane da kadarorina babu yadda na iya haka muka hada dan kayanmu lokacin ana goyon abbakar saida muka fito zamu dauki mota aka shaida mana bayan suturar jikinmu babu komai namu a gidan ,hakan yasa muka fito saiga Abdulwahabu a nafe ya.fito mukasa kayanmu da komai yanata.bani hakuri akan zaiyi bincike mu zauna anan zai shigar da kara ,manyan abokanaina suna ta kirana kowa yayi wani yunkuri sai a nuna masa wannan sa hanu dole suyi shiru daga haka muka hakura muka mika lamuranmu ga Allah," Gyara zamanta tayi ta fadawa su baba dalilin barinta gidan da yacce tayi rayuwa hatta halin da mijinta yake ciki bata boye musu ba ,kuka Baba ya dingayi yana sawa ammi albarka ya ce "Wato gidan nawa ma an rushehi an dawo dashi company" Eh baba domin.munga tabbacin hakam baro baro a bakin company din Rais ne yayi gyaran murya yace ina neman wata alfarman abani dama inyi bincike akan wannan lamarin ,babu musu aka bashi ,ya tattari maaikata suka nufi wannan company din suna zuwa suka shiga inuwa ne wanda ya gina company din dan haka suka nemi da akaisu office din C E O babu mata lokaci suka kwamusheshi suka nufi deppot din dake bayelsa suka mikawa mazashi saida yasha jibaga sannan ya kura mahaifinsa yayi masa bayani ,gaba daya hankalinsa ya tashi ya kira yan sanda jin inda dansa yake yasa sukace aikin yafi karfinsu ,karshe dai saida ya kawo wannan takardun shima yasa hannu ya mallakawa Alh Usama aka fiddashi a duk gidan da yake da komai su Alh usama suka koma anata sawa Rais albarka ammi tanajin alfahari da aikin danta koba komai ya share musu hawaye. A bangaren maaikata kuma sun tsananta bincike sun gane cewa kiran da Aka yiwa Alh muhammad na karyane babu wasu baki da yayi sannan kotarsu ta fada cikin kogin bakin gada inda akasa manyan maaikata suka shiga cikin ruwa suka fito da ita ,basuga ko alamar kashi ba hakan ya tabbatar musu da cewa sacesu akayi akajefa motar cikin ruwa ,manager din da ya kirasa ya shaida masa bakin sunzo aka kwamushe da yasha jibga yake shaida musu shima wasu ne suka sace matansa akan saiya kirashi ,bashi da zabi shiyasa ya kirasa daga nan suka kama hanya suka fita ,tambayarsa sukai baiji wata magana da ya danganci inda suke ba ya ashaida Musu babu abunda yaji duk da tsufa ta kamashi amma dayaji bugu saiya tina address din da aka bayar akaisu Alh muhammad ,bibiyar adress din akayi aka tabbatar bana nigeria bane nan suka mika aikin wa sojojin south africa , shaaninku da zafin nama suke aikin bilhakki da gaskiya shiyasa baasha wahala ba aka turo musu da rahoton cewa wani babban mai arzikine yasa aka saceshi domin akwai wani aikin nuclear da zaizana masa ,taurin kan da yayine kuma ya shaida musu ya fita a kaidansu shiyasa sukasa a kamo musu shi suka hada harda bello ya dawo kaman mai taimaka masa ,yanzu haka zanen nuclear ta kammala har yabayar a kera masa ita inda yace bazai sakeshi ba har sai ankawo yaga babu wata matsala ,inda suke masa bara zana da idan bai musu aikiba zasu kashe iyalansa ,domin yana ganin iyalansa sannan yana sanin halin da suke ciki ,haka suka maida shi kaman bawansu yana yiwa manyan ƙasashe aiki su kuma suna karban kudi yanzu haka a yadda rahoto ta nuna daga bakin daya daga cikinsu gobe nuclear zata iso kuma ana tinanin nuclear na isowa yaga zanenta yayi daidai zai kashe Alh muhammad domin karya sake zana irinta , jin wannan rahoto ya gigita shi hakan yasa ya tara kowa da kowa yayi musu bayani nan aka fara adduoi da sallah ,shikuma ya tattara runduna mai yawa harda sojojin south africa suka nufi wannan tsobirin ,sun hadu da haradi masu yawa wanda dole saisun shareau kafun su isa haka suka dinga haduwa da manyan yan caskale da masu suburbuda duk suka kara dasu inda suma sunyi rashin jamaarsu sosai ,a gida nigeria kuma gaba daya tashohin television duk sun dauka anata sanar da abunda ke. Faruwa sai adduoi ake musu na fatan nasara ,masallatai tsangayoyi ,islamiyyoyi duk anatayi ,cikin ikon Allah da taimakon adduoi da suka samu suka kubuto da su daha hannun mugaye inda basu hakura ba suka dinga binsu da ruwan bindigogi amma suka tsallake ,su kuma aka tattara su nuclear kuma aka dan kata a hannun sojojim nigeria domin nigerian ne ya kerata hakan yasa aka karawa Rais matsayin bigeanty a soja inda kasa nigeria ta karade da farincikin ,gaba dayansu suka nufi bayelsa inda kowa da kowa na family ake tare ,Alh muhammad dai sai kallon wannan saurayi mai kama dashi yake wanda ake kira da Muhammad muhammad suna zuwa dama anyiwa gida waya ga tarin yan jarida nan da gidan rediyo suka fito a mota,ammi kam tun dazu sai murza ido take ko tana. Tinanin mafarkin da tasaba shine taleyi amma ina kaman ba mafarki bane wannan da gaskene bata tabbatar ba saida rais ya kama hannunta ya dankashi cikin na Alh muhammad ,hakan yasata wani suman tsaye wanda jamaa suka.yiyo kansu suna salati ,kici kici ta farayi da numfashinta tana salati ......... Share pls [9/12, 7:58 PM] ADAMA UMAR (SECRET PEN): 👨‍👩‍👧‍👧👨‍👩‍👧‍👧👨‍👩‍👧‍👧👨‍👩‍👧‍👧👨‍👩‍👧‍👧👨‍👩‍👧‍👧👨‍👩‍👦‍👦 *DANGINA* *[AKA RABANI DASU]* 👨‍👩‍👦‍👦👨‍👩‍👦‍👦👨‍👩‍👦‍👦👨‍👩‍👦‍👦👨‍👩‍👦‍👦👨‍👩‍👦‍👦👨‍👩‍👦‍👦 STORY &WRITEN BY ADAMA UMAR SECRET PEN 07081940768 LOVE AND ROMANTIC STORY DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JINKAI 1️⃣5️⃣ Bsnda farin ciki babun da yakeyi gaba daya sai hasken camera yake tashi a wajen ya juya ya fito da Alh bello mijin nanna shima ya danka mata hannunsa a nata ,kukan dadi kawai yake tashi ganin abun bazai kareba yasa aka nufi cikin gidan Alh Usama , dama an gama shirye shirye da komai komai suka zube a baban.falo anata jajantawa juna ,karshe dai farincikin da ya watse sama da shekara 25 ya dawo cikin wannan iyali da salo na daban bayan an gama hajiya ta kalli Alh muhammad ta ce Yana da kyau akaikuma masauki kuyi wanka kuzo kuci abinci Sunkuyar da kai yayi yana tinanin ta ina zai fara bawa nahaifiyarsa hakuri domin tun dazu zulumin da yake kenan ,rarrafowa gabanta yayi ya kama kafanta ya ce Hajiya ,kiyi hakuri da kuncin da nasaki ,kiyi hakuri da abunda na miki na rashin daidai ,hajiya naga tashin hankali kala kala asanafiyar bijire miki da mukayi ,munga rayuwa kala kala ,Hajiya ki yafemun ko zansamu farin cikina ya tabbata Dagoshi tayi tana rike da hannunsa ta ce Haba muhammad akan me zakace ka bijiremun da baka gudu da ita ba da zaku haifamun wadannan tsala tsalan jikokin ,koda kun taimaki wannan baiwar Allah da mijinta wanda suka dawo tamkar yan uwa a gareku ,karka damu karkaji komai najima da yafe maka ku tashi akwai wani part mai 2 bed room kuje akaiku can ,tashi yayi jiki ba kwari ,Maman ammice ta kira daya daga masu aikinta ta musu iso saida suka tafi ammi da nanna sai kallon juna suke ,ji suke kaman su ruga a guje su bisu amma saboda kunyar iyayensu sukai shiru domin ji suke kaman in suka tafi bazasu dawo ba ,hajiya da ta lura da hakan ta kira sunan ammi ta ce Me kuke mana anan bazaku tashi kuje wajen mazajenku ba ,me zaku mana anan to maza ku tashi ku tafi Dama jira suke nan suka tashi cikin jin kunya ,Abbakar yayi gyaran murya ya ce To nidai hajiys diyar kinnan nakeso kibani zan aura ,zanyi na biyu da ita Kulle fuskanta Nihal tayi domin dama ta jima da harbo jirkinsa tun daga kallon da yake mata ,Hajiya kam fatan alkhairi kawai tayi musu da sauran jamaan dake falon . A bangaren su ammi kuwa saida suka shigo part din sannan kowacce ta shiga part din da aka ajiye mijinta a tare suka tura kofan ,Alh muhammad yana zaune bakin gado ya hada kansa da guiwa ,yana ganinta ya taso da sauri ,inda ita kuma ta tsaya daga bakin kofa ta kasa karisowa ,tasowa yayi ya ce Meyake faruwa ne Aisha ,akwai matsace ,hankalina ya fara tashi da naga baki biyonba kodai kin sake wani aurene Kuka ta fashe dashi tana mai rungumeshi ta ce Bazan taba auren wani mutum ba bayan kai na gwammaci na koma ga Allah ban auri kowa ba akan na auri wani ,duk da cewa na maka takaba amma na kasa yarda da ka mutu ,amma na godewa Allah da yabani da daya tamkar ya dubu na gode naka . A bangaren nannama makamancin tambayoyin da ya mata kenan ciki ya hada mata da ina julabib bata boye masa ba ta sanar masa da komau yayi masa addua kafun su shiga shirya mazajen nasu . A bangaren Asiya kuwa tunda taji Aisha ta dawo ta tattaro yayanta duka akwai namiji wanda bazai wuce saan Rais ba koma ya fishi da kadan sannan akwai mace wacce itama tana da yara kanana sai kuma yar autarta wacce itama macece budurwa bazata wuce 21 years ba ,cikin farin ciki da murna ta shigo gidan kafarta har hardewa takeyi cikin na juna duk da mahaifinta ya kirata akan idan ta taka gidan bai yafe mata ba amma hakan baisa ta mishi biyayya ba tubda ya kaucewa Allah da mazonsa ,cikin falon ta shigo inda taga wadu dandazon mutane anata hira da sauri kanwar Abbakar ta kariso wajen Maman ammi ta ce Mama ina yaya take ina take ina yaranta da mijinta jiya munga komai a tv mama Murmushi mamanta tayi ta juya wajensu Asiya ta ce Asiya ku shigo mana ,tunda autar asiya ta shigo idonta ya sarkafe a cikin na Rais ko kauda kai batayi ,jin Asiya ta ce haba suhana me kike kallone haka Dan dibirbicewa sukai suka fara sosa keya sannan suka nemi wajen zama aka fara hirar yaushe gamo ,suna cikin haka Ammi suka dawo hannu sarkafe a cikin na mazajensu suna dariya da lama wata hirar suke ,suna shigowa Asiya ta tashi da saurinta harda sassarfa taje ta rungume ammi suna kukan rabuwa . Agurguje pls . An bawa su Alh muhammad tarihin duk abunda ya faru a bayansu na kokawa sun koka na murna sunyi ,nan aka shiga yiwa Alh bello taaziyar julabib dinsa. A bangaren abubakar fa soyayya tayi karfi tsakaninsa da nihal ,sannan Rais ma baa barshi a baya ba ya jone da suhana suna shan soyayya ba laifi ya samu karbuwa sosai ,ganin akwai fahimtar juna tsakaninsu yasa akasa surensu nanda sati biyu tunda komai akwai a wadace ,ammice ta fara yiwa amare gyaran jiki kaman ba gobe ,idan aka hadawa Amare tsumi ta debo musu susha domin sunyi alwashin cirewa mazajensu kishirwan shekara da shekaru ,babban abokin Rais ya taso tundaga lagos daurin aurensu yaga Hafsat aikuwa baiyi nauyin bakiba ya kada kuriarsa nan aka hada da nashi auren anata shirye shirye . A bangaren abdulmalik kuwa yana hasasho abunda zaiyiwa su Hafsat amma ganin abunda ya faru a tv yasa yasha jinin jikinsa ya manta da komai ya rungumi matarsa . Rana bata karya saidai uwar diya taji.kunya ,yauce ranar daurin auren iyalai guda shida wanda suka kasance cikin farinciki da kaunsr juna anyi komai.cikin soyayya da wasa da kudi tamkar ba gobe anyi duk wani event na sojoji da ya kamata babu wanda aka bari a baya ,bayan an gama biki amare sun sauka a part a gidan Alh Usama kuma sunsa ramar dawowa kano zasu ziyarci kabarin iyayen Alh bello Sannan zaa siyawa ngwaye gida ,shima Alh usama ya ce zaibar bayelsa domin yayi nisa zai zaba zai dawo kano ko gombe ta inda ya yanke.hukuncin zama a gombe anguwar bypass . Bayan sun dawo kano sun ziyarci iyayen alh bello inda gari ya iso wajen ya biya kudi a kudin aka gina islamiyya a kusa da kabarin nasu ,Zuwaira taji dadin zuwan kawarta gidanta da mijinta da sauran amare inda ta kaga bata shawsrwarin aure yadda zata kama.mijinta dakyau. Bari mu leka sashin su ammi To ammi dai.amarci yayi dadi domin dukkanninsu sunyu guzurin ciki a jikinsu ,inda suka tsorata aihuwa da tsufarsu ,sai bobboyewa suke amma ina tuni Mama da hajiya.suka harbo jirginsu daga ganin yadda basason cin abinci sai kayan kqadayi hakan yasa suka ajiyesu suka murna ,sunji kunya kam amma suna farin ciki sa cikin musamman nanna.d yaronta ya rasu ,lokacin da cikinsu yakai hsihuws sukaje aka musu bucking na c section suks tafi ma babu wanda ya sani,ganin baasan mezai faru ba yasa aka kira Mama da hajiya ,sukazo an shiga dasu suna bakin treather saiga Hafsat ta taho daga ganinta bata hayyacinta itada Rais da matarsa da Abakar da Nihal ,tana zuwa ta ce munje gida bakwanan akace duk kuna asibiti meke faruwa nan aka shaida musu take jiri ya kama Hafsat aka riketa sai gado ana musu gwaji aka tabbatar da suna da ciki , anyi aiki cikin Lnasara an fitowa da Nanna yan biyu mace da namiji ita kuma ammi an fito.mata da namiji an yi murna sosai inda akasha shagali sosai aka maida sunan julabib in kiya . Bayan wata tara amare suka sunkuto yayansu inda Rais yayiwa Hajiya mai suna ,ita kuma Hafsat ta ce Mama zatasa ,Nihal kuma tasa mai sunan Alh muhammad . Tammat bi hamdilkah Ina godiya ga dukkan masoyana da suke a fadin duniya alkhairin Allah ya kaimuku a duk inda kuke ,ina godiya ga Allah da yabani rai da lafiya na karisa wannan littafin. Albishir gareku masoya Shin kunsan da sabon littafina mai suna Hakak dina Kaman yadda suka sani Alkalamin na dabanne shima salon na dabanne Ku biyoni domin jin dan dano Share pls