🌺NI DAKE...🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Daga marubuciyar : 🌱DANA SANI🌱 (Ahmad & Feenah) 💞BURINAH💞 (Amal & Daddy) 💖WAZAN ZABA💖 (Iman & Aliyu) 💕SHALELAN BABA💕 (Haneef & Haneefa Shalele & Shazali) And now👇🏻 🌺NI DAKE... 🌺 Is loading... Wannan karan alqalamin namu yadawo kano🤗 Ya Allah kabani ikon kammala wannan littafi lafiya, Kamar yanda na kammala sauran novel dina lafiya, ya Allah ka bamu ikon yin amfani da abinda yake cikinsa Mai kyau, Allah kahaneni rubuta abinda yake ba daidai ba Labarin *NI DAKE* qirqirarran labari ne dana zauna na tsara abina dakaina, banyi da nufin tazarci akan kowa ba Ban yarda ajuyamin littafi na ta wata sigar ba, nafada nasake fada duk wacce tasake kwaikwayon basirata tajuyamin littafi to Allah zai mana sakayya tsakanina da ita, dake nake wadda kike kwance kina karanta min littafi sannan ki juyamin shi da wani sunan daban, Allah ya gani idan nafara posting din littafi banda lokacin kaina kullum sai nayi posting saboda inaso nagama shi akan lokaci, banda lokacin dazan tsaya yin karatun novel balle ma ace basirar wata na sata,kin juyamin littafi na na SHALELAN BABA, to yakamata ki dakata daga kansa🤦🏻‍♀,kema ki nemi taki basirar, nasan cewa saqona zai isa gareki tunda kina bibiyata *Dedicated* *to* _FATIMA Y ADAM_ masoyiyar dukkan books dina, shafin farko nasadaukar dashi agareki kiyi yanda kikeso dashi, saqonki ya iso gareni yanda bakyason littafina yaqare idan kina karantawa, ko abinci bakya iya ci, nagode da soyaiyar ki agareni, Allah yasa nima saqona ya isa gareki 😃💃🏻💃🏻 Bissmillahir-rahmanirraheem 1&2 Tafiya take cikin nutsuwa Kamar de yanda tasaba, baqar abayace a jikinta,duk da rigar tanada Dan fadi hakan bai hana surar jikinta baiyanaba, yayinda fuskarta take sanye da niqab shima baqi, idan kaganta dole zakayi tunanin wata balarabiya ce yar qasar saudia, kasancewar suma haka suke tasu shigar Agogon dake daure ahannunta ta kalla Dan nera dari hudu, hannun nata na kalla fari tas dashi tareda dogayan yatsun hannunta zara zara Tana gama ganin _time_ cikin faduwar gaba ta furta "subhanallah" sannan taqara sauri ganin takusa makara Zaune suke akan Mota Kamar kullum, susu uku ne, kullum tazo wucewa sai sunyi mata magana ta share su, idan zasu kirata sau dari haka take sharesu sau dari, yi take Kamar ma da qasa suke magana ba itaba Daya daga cikinsu ne yace " _Dude_ ga yarinyar nanfa yar renin hankali tana isowa" Wanda aka kira da _Dude_ yace "kuna bani mamaki sau dayawa wallahi, saide magana, bazaku iya zuwa gareta gaba da gaba kuyi mata abinda kukaga dama ba" Na ukun ne yace "a a fa Anwar, ni gaskiya kwarjini yarinyar takemin, bayan hakama bamusan ita din ko 'yar wacece ba" "yar wacece kuwa Data wuce yar gidan Malam Shehu, takalmin kafarta kadai zaka kallah shine zai tabbatar maka dacewa talauci yasamu matsugunni agidan iyayenta" gaba dayansu suka kwashe da daria, tareda tafawa, daya daga cikinsu yace " _oh boyyyyy_ " irin na tantiran yan iskan nan Adede lokacin tazo saitinsu zata wuce Anwar yaduro daga kan motar dayake kai yace _let_ _me_ kuga yanda Zan mata yau, yau saina yaye wannan abin _face_ din nata, munafukai ne irin wannan yaran, su suna qare maka kallo, amma kai bakada damar ganinsu Zuciyarta daya tana tafiya, sai ganin mutum tayi agabanta Kamar wadda aka jefoshi, kadan yarage qirjinsu yahadu Masifar tsoro ne da ita, lokaci daya gabanta ya tsananta faduwa, idanunta yayi wuri-wuri, cikin zazzaqar muryarta tace "A'uzubillahi... Idanunta yakallah farare kar , qwayar cikin idon datake baqa saita qara qawata cikin idanun nata Shida kansa saida yahango tsakanin tsoro a 'idonta " keni shaidan ne dazaki nemi tsari dani" "to waye zaiyi abinda kayi yanzu inba shaidan ba"? Nunaata yayi da hannu yace "Karki kuskura kisake dangantani da shaidan, inba hakaba wallahi sai nayi miki abinda bazaki taba mantawa dani ba har abada" Gabanta ne yaci gaba da faduwa jin wannan furucin nasa, Ahankali tace "Allah yahdika... Kafin takarasa ya fizgi hannunta yace" Wato ke ina magana kina maidamin ko"? Cikin sauri ta fizge hannun ta, ta matsa gefensa zata wuce, yasake shan gabanta yakai hannunsa zai yaye mata niqab dinta Abinka da mutum Mai hakuri, kuma aka qureshi aka kaishi bango, itama hakance ta kasance awajanta, batayi wata wataba tadaga hannu ta sharara masa kyakykyawan mari 😳🙆🏻 Cikin tsananin mamakinta yadora hannu akumatunsa, lokaci daya Idanunsa yakada yayi jajir, yau mace ce ta mareshi, macenma wannan qanqanuwar, wadda daga gani ba 'yar kowan kowa bace face 'yar baqaqen talakawa Cikin fishi tace "angaya maka ni 'yar isakace, ko angayamaka ni irin shashakan yanmatan dakuke hulda dasu ne? To Zan iyayin komai domin kare mutuncin kaina kagane? Tana fadar haka ta matsa gefensa ta wuce cikin sauri tana qarasawa bakin tete domin tare _keke napep_ zuwa makaranta Gaba daya jikinta 'bari yake, hatta hannunta datayi marin dashi karkarwa yake, Innalillah.. Meyakaita marin namiji, namijin ma marar mutunci irin wannan datake masa kallan d'an tasha Gaba daya a tsorace take, domin kuwa idan Mota tayi qwaqwqwarar _Hon_ zata iya zurawa aguje🤣 Tana wannan tunanin me adedeta ya tsaya agabanta "Hajiya ina zaki je"? Cikin in-ina tace B.. B.. BUK zaka kaine _new site_ Yace"hau Muje" Cikin sauri tashige tazauna tana sakin ajiyar zuciya, shi kansa me adedetan saida yajuyo ya kalleta cike da mamaki ** *** ** Daria suke masa gaba dayansu, daya daga cikinsu yasaka hannu abakinsa yasaki fito Yace "aisai kadawo, dama mena fadama? Kullum kaine kake cika mana baki akan yarinyar nan, yanzu gashi ka karbi rabonka, yarinya qarama ta wanka ma mari, kuma katsaya agabanta kakasa tabuka komai sai riqe kumatu🤣 Tsaki nabeel yaja yace" Dan Allah jazy kadena wannan maganar kaifa dama can nalura tsoron yarinyar kake, yadubi Anwar yace gaye kawai kabasar kazo mu wuce, Allah yasomu babu yara, da tuni ta watsar mana da _class_ " Cikin jin zafi yace" nabasar fa kace nabeel, ni wannan yarinyar zata mara? Tana nufin taci banza kenan? Inaaa _Impossible_ Motarsa yashiga yajata atsiyace yabar wajan, yabude _friends_ din nasa da qura Jazy ya kalli nabeel yace "gaskiya ran gayen nan yabaci dayawa" Nabeel yace "ai dole, kaikuwa mari fa" "gaskiya ina tausayin yarinyar nan, _because of_ bazaidau qaramin mataki akanta ba," Kafada nabeel yad'aga tare fadin 🤷🏻‍♂ " _Whatever_ " *** *** *** Dede gate din yasauketa ta bashi kudinsa tashige cikin sauri kai tsaye _department_ dinsu ta nufa, saide tana zuwa taga _already_ _lacturer_ din Yarufe kofar, dama haka dabi'arsa take, muddin yarigaka shiga da minti biyar to zai rufe kofar ne saide kayi hakuri Agogon hannunta ta kallah ta dafe kanta🤦🏻‍♀ 11:16 shadaya yakamata ace tazo, yanzu gashi taqara har minti goma sha shida Wasu yanmata ne atsaye abakin kofar hall din sunkai su biyar, daya daga cikinsu tace "wallahi malamin nan baisan darajar mata ba, inba hakaba yabarmu atsaye, anbashi hakuri Yaqi kulamu" Watama tace"ke bashida aure fa, shiyasa yake rashin mutunci " (kunsan yanmata _most_ _of_ _them_ dinsu dazaran malami yahanasu shiga hall yanzu zakuji sun fara cewa baisan darajar mace ba 🤣🤣🤣 musanman malamai marasa aure) Wata kuma taci uban gayu tadaga murya yanda zai iya juyosu tace" Malam innallaha ma'assabirin "🤣 Duk yana jinsu ya sharesu Itama ganin sun cikata da surutu bama tajin abinda yake fada yasa tajuya takoma daya bangaren ta tsaya ajikin _window_ tana saurarensa Shikuwa yana ganin ta yayi mata alama da hannu akan tashigo hall din, saboda daga ganinta zakasan tafisu nutsuwa da sanin darajar karatu Aikuwa nan kallo ya koma sama, dalibai aka fara qus-qus duk yana ganinsu kawai ya girgiza kai, shide yasan bata wata manufa yayi hakan ba, saboda yarinyar fuskarta ma arufe take bare ace kyanta yagani ko kuma wata sura ta jikinta yasa yabarta tashigo Haka yaci gaba da bayani har lokaci yacika sannan yafita Qawarta ce taqaraso wajanta tace " _Beauty_ meyasa bakizo da wuri ba kinsan halin malamin nan, koda yake danma naga ke yau Allah yadoraki akansa" Ajiyar zuciya tasaki "besty wallahi matsala aka samu ahanya, _that's_ _why_ nazo _late_ ," "ok to kinga tashi Muje musai wani abun muci sai nayi miki bayanin Inda yayi mana bakya nan" Tace "to besty na Muje" Lemo suka siyo Limca Dan nera dari🤣 suka samu waje suka zauna sunasha dayar tanayi mata bayani Wayarta ce tayi qara qirar VIVO 🤣🤣Fara yar qarama, tana ganin me kiran taja tsaki tareda _rejecting_ _call_ din "Beauty kina bani mamaki, meyasa bazaki bashi dama bane shima adama dashi? Cikin _serious_ _voice_ tace Nasrin, Dan Allah kidenamin maganar wannan mutumin, wallahi bana sansa, ko ganinsa bansan yi" Murmushi tayi tace" toshikkenan qawata, wai kenan yar jami'ah ko? Taqarasa maganar cikin zolaya 😉" Tace" uhm ina abin yake besty, _level_ 1 din? " Dukkaninsu suka saki Murmushi har time din shigar wani malamin yayi suka koma _hall_ *** *** *** _Angaya maka ni 'yar isakace, ko angayamaka ni irin shashakan yanmatan dakuke hulda dasu ne? To Zan iyayin komai domin kare mutuncin kaina kagane_ ? Wani irin wawan tsaki yasaki tareda fatali da kwalbar lemon dake gabansa, _glass cup_ din dake kusa da lemon yafadi aqasan _tiles_ din falon ya tarwatse Maganganunta ne suke masa yawo a qwaqwalwarsa, cikin masifa yace "Baki isaba!!!! Qaran cup din daya fashe ne yadauki hankalinta zuwa falon, cikin takunsu na manyan mata Wanda suka jiqu da naira ta qaraso wajansa tace" _my_ _son_ , kaida waye "? Huci yake shi kadai batare daya bata amsaba Ajiyar zuciya tasauke tareda zama akan kujera itama sannan tace" nasan cewa kaida wata yarinyar ne, Anwar wai sai yaushe ne zaka nutsu kayi hankali Dan Allah? Karka Manta fa mace ce ta haifeka, a kullum bakada Burin daya wuce kaci zarafin mata, sannan matan ma Wanda basujiba basu ganiba, 'ya' yan talakawa, karka Manta matsayin mahaifinka agarin nan, abu daya zakayi yataba masa siyasar sa, koba haka bama duk abinda kayiwa 'yar wani shi za' ayiwa taka, koma fin haka,sannan..... "Sadaqallahul Azeem" Dasauri tajuya takai kallanta gareshi, ta sunkuyar da kanta batare Data cigaba da fadan datake yiwa yaron ba Yace "Hajiya kina kokari wajan yiwa Anwar nasiha, bakya gajia abin har mamaki yake bani," yadubi Anwar yaci gaba da fadin " _my_ _son_ , kayi abinda ranka yakeso kaji ko? Gwamnati ahannun mu take, kowa yayi laifi katakashi," Tace "amma alhaji..." " _but_ _what_ hajiya? Kinga ni yanzu Zan wuce _Kuwait_ , akwai _meeting_ din da zamuyi gobe da yaron uban gidanmu, ya kalli dansa yace _my_ _son_ , jeka shirya mutafi tare, sai kasha iska kafin nagama abinda yakaimu, inkuma wata qasar kakesan wucewa saika wuce tacan Cikin shagwaba yace " _dad_ gaskiya babu Inda zani, akwai _birthday_ _friend_ dinmu da zamuyi goben Cikin rashin damuwa yace" toshikkenan _my_ _son_ kaje dakina akwai kudi a _bedside_ _drower_ kadauki abinda yama Tsalle yayi gami da rungume uban yayi cikin dakin dagudu Girgiza kai hajiya tayi tace "to alhaji kwana nawa zakuyi"? Yace "2 to 3 _day's_ insha Allah" "to Allah yadawo daku lafiya Alhaji" ** *** ** Hudu da kwata suka futo daga _lacture_ dasuka shiga, ta dubi aminiyar tata tace "besty saimun hadu gobe, yunwa nakeji wallahi Ga bamuyi sallah ba," Tace "Beauty nima nagaji wallahi, saimun yi waya kawai" Daganan sukai sallama kowa yashiga adedeta yawuce Gida Saida suka dau hanyar Gida, abinda yafaru dasafe yafado mata arai Tsoro ne yakamata, cikin ranta tace "Allah ka rufamin Asiri kasa wad'ancan sakarkarun basa nan" Tana cikin wannan zulumin aka sauketa abakin titin, ta bashi kudinsa sannan tayi cikin layin nasu, wannan tafiyar datake Ahankali denawa tayi, taware qafarta tana zuba uban sauri🤣, hartazo wajan dasuka tareta da safe, amma tsabar tsoro tama kasa kallan wajan, yayinda gabanta yaketa lugudan faduwa, sai tafiya take fiya-fiya hartazo wajan dayake da yalwar mutane "laaaa Affan kaga wasu baqaqen motoci masu kyau, daya, biyu, uku, hudu, biyar, shida, bakwai, takwas, tara... Laaa affan wallahi guda goma ne" Wanda aka kira da affan ne yakalli motocin nan take ya nuna guda daya yace "nida wannan" Shima dayan yace "wallahi baka isaba na rigaka, wannan tawace🤣🤣🤣" Ko juyowa batayi ta kalli wadannan yaran dasuke fira abayan taba bare ta kalli motocin dasuke magana akansu, fatan ta daya shine taganta agida ta rama sallar datake kanta Wani me mashin ne yashawo kwanar aguje, baisan tana gabansa ba,gadan gadan yayi kanta, ita kuma batajiba saboda hankalinta gaba daya yayi Gida Kasancewar kowa yasanta a unguwar, kuma ansan cewa itace ma'abociyar wannan shigar shiyasa wadannan yaran na bayanta suka dora hannu aka, cikin kaduwa da qara suka hada baki wajan fadin " YAYA BABY bayanki!!!" 🙆🏻‍♂ "bayanki yaya Baby!!!" 🙆🏻‍♂ Lokaci daya me _machine_ din yataka wani wawan birki, jikake quuuuu Adede lokacin daya daga cikin _Escort_ dinsa yabude masa kofa yafuto, yayi bala'in kyau cikin farin yadi, had'eda babbar riga, yanda yaci manyan kaya zaka iya rantsewa wani Babban magidancin ne, fari ne tas, kallo daya zaka masa kashaida cewa shidin cikakken bafulatani ne, zagayaiyen sajen daya bari a fuskar sa, shine zaisa dayawa daga cikin mutane zasuyi masa kallan wani balarabe ne. duk abinda yake faruwa akan idonsa Duk yanda taso kaucewa saida mashin din yabigeta kad'an, tai wani irin juyi, niqab dinta yadage har zuwa wajan hancinta Tace "Wayyo" saigata da'bar aqasa🤣🤣 _Pink_ _lips_ dinta sirara masu kyau yabi da kallo, yanda ta motsa bakinta tace " _wayyo_ " dinnan shine yafi komai daukar hankalin sa, cikin ransa yafurta kalmar " _Cutie_ " Dama a _Nigerian_ yankin Arewa akwai irin wadannan yaran masu kama da jinsin larabawa? Duk da baiga _face_ dinta dukaba yasan cewa Allah yayiwa yarinyar baiwar kyau Ita kuwa tashi tayi tana karkade jikinta, me mashin din yace "Qanwata Dan Allah kiyi hakuri, wallahi ban kula bane, kiyi hakuri dan Allah" Dagowa tayi daga kad'e jikin nata tace masa "babu komai wallahi, ai banji ciwoba," Tana fadar haka taci gaba da tafiya,ance juma'ar dazatai kyau tun daga laraba ake ganeta, ita kam tasan cewa yau bata futo a sa'ah ba🤣😃 Me mashin yafara buga abinsa zai tafi, shikuma yana tsaye yana kallan ikon Allah, kakade mutum ba dabba ba, amma kabarshi yatafi, ai kamata yayi ka tsugunna har qasa kabata hakuri😳😳,, inta baka damar tafiya shikkenan saika tafi, Dan haka cikin sauri yafara cewa "ka dakata!" Amma inaaaaa, baijishi ba,binsa yafara yi yasake cewa "nace ka dakata", amma tuni me mashin yayi gaba abinsa, to dama maganar ce gata Ga yanda take, ba'a qwala da karfi yanda za'a jiba, mukuwa mun saba sai an bude mana murya😂🤣🤣 Daya daga cikin _guard_ dinsa ne yabiyoshi "yallabai kana san magana dashi ne abishi adauko shi ?" Yace " _no_ " tare dakai dubansa inda yarinyar take, 'bat ya nemeta yarasa babu ita babu alamar ta🤗 Cikin ransa yake cewa "wacce irin yarinya ce wannan me hakuri? Ankadeki amma ko ajikinki kitashi kici gaba da tafiya, yanzu Data tsaya aida sunje _hospital_ aqalla ko lafiyarta ne aduba😱, amma tayi qanqanta da daukar wannan _Prager_ din tayi qarama dayawa "yallabai ga lungun dazamu shiga can, anan gidan yake" Juyowa yayi ya kalli Wanda yayi masa maganar sannan ya kalli lungun "wai kana nufin wannan wajan zamu shiga?" "sai hakuri yallabai, anan gidan yake," Babbar rigarsa yafara tattarewa Kamar Wanda zai tsallaka ruwa 🤣🤣sannan yace " _Ok_ " yayi gaba sukuma suka take masa baya, sai zare ido suke suna kalle-kalle Kofar gidan dasuka nufa acike take da mutane kowa yana zaune a tabarma anyi shiru Suna zuwa yacire takalminsa fari qirar italy,sannan yafara bawa mutanan wajan hannu suna gaisawa daya bayan daya Matsawa yayi wajan wani dattijo suka sake gaisawa cikin girmamawa yace "yaya qarin hakurin mu?" Mutumin yace "hakuri sai ma'aiki," "Allah yaji qanta, Allah yasa tahuta" Yace "Amin Amin, MUHAMMADU ne yaron wajan Alhaji KABEER ko? Saida yayi qasa da kansa sannan yace" eh nine baba " Mutumin yace" ikon Allah, kaduba kaga yanda Muhammadu yagirma yayi hankali, Muhammadu ashe zamuga wannan ranar? Kawai saiya fashe da kuka yaci gaba da cewa Allah yajiqan Alhaji Kabiru, Allah yakai haske kabarinsa, ubangiji Allah yasa can tafi nan, oh, mutum Mai taimakon takalawa, Mai basu gudunmawa... Mutanan wajan ne suka fara bashi hakuri, sannan yagoge hawayen idonsa yace "nagode sosai Muhammadu" Shima Ahankali yace "babu komai ai baba, yiwa kaine, yasa hannu a aljihun Babbar rigarsa yadauko kudi masu yawa ya ajiye agaban mutumin" Ga wannan ayi mata sadaka, Allah yaji qanta, " Atake duk wajan suka amsa da Ameen Yayi musu sallama yatafi, muqarrabansa na take masa baya, kana ganinsa kaida kanka zaka tabbatarda cewa shidin wani me fad'a ajin ne a wannan qasar, suna zuwa wajan dasukai Parking motocinsu aka bude masa domin yashiga, kafin yashiga saida yasake kallan wajan da aka kad'eta kozai sake ganinta, amma shiru kakeji Wani daga cikinsu ne yalura dashi, cikin sauri ya qaraso gamida rissinawa yace "yallabai ko akwai damuwa ne?" Bece masa komai ba, kawai girgiza kansa yayi alamar babu, sannan yashiga suka rufe, sun fara tafiyama amma sai waiwayen wajan yake Sunyi nisa sosai Ahanya, driver yajuyo yace" yallabai ina muka nufa? " " kashiga wancan layin, akwai Wanda nakesan gani " Umarninsa _driver_ yabi, suna zuwa wani kofar Gida yace" ya'isa" Wasu samari ne guda biyu azaune a kofar gidan, gaba daya suka maida hankalin su kacokam akan motocin dasuka tsaya Ana bude masa yafuto, Dasauri daya daga cikin samarin nan yamiqe tsaye yace "wanake gani Kamar MK" Shima cikin mamaki yace "yasir kaine ka koma haka?nayi tunanin kun tashi daga gidan nan ashe har yanzu kuna nan? _But_ yasir meyake faruwa hak... Dasauri yasir yakatse shi" labarin yanada tsawo , mushiga ciki mana, na barka a tsaye " " _no_ yasir, ina kan hanya ne, _latter_ zamu samu lokaci mu tattauna, dama kawai ka fadomin ne naji ina san ganinka, wanne aiki kakeyi yanzu? " Kansa ya girgiza" babu aiki " _ " _Ok to Ga _Email_ dina nan, katuramin ducument dinka gaba daya, zan nemeka insha Allah " Yadauko kudi _bundle_ daya ya bashi" kabawa su baba, kai kuma zaka jini " Godia yasir yafara zuba masa,, sannan sukai _Exchanging number_ Daga haka sukai sallama, yana shiga motar ya lumshe idonsa, dole ne yanemi _pracitamol_ _because_ _of_ yayi surutu dayawa kansa ciwo yake Wayarsa ce tayi qara, batare daya bude idonsa ba yadaga kiran saboda _ringing_ dinta daban yake dana kowa "Barka da wannan lokaci ummi" Daga d'aya bangaren tace "Zakazo Gida ne kafin katafi?" " _no_ Ummi _Already_ akwai jirgin dayake jirana, ina ganin zan wuce _Kuwait_ , akwai mutanan danake son ganawa dasu gobe, _so_ bazan samu damar Shigowa Abuja ba." "to saika dawo, _take_ _care of your self_" Bece maata komai ba yakashe wayar *********** Tana shiga Gida tayi _ball_ da butar datake gabanta, umma datake zaune tana wanke kwanuka tace "kanki daya kuwa Baby?" Umma wallahi banganiba , bnda nutsuwa ne, ka'deni akai da mashin Kallanta tayi dakyau tace "kina ta shegen tunanin naki har aka bigeki ko, yamiki kyau, saikije kicire kayan kuje _chemist_ abaki magani" Awajan tacire niqab din nata, tacire dankwalin abayar datayi _rolling_ sannan tazare abayar ma gaaba dayanta Qananan kayane a jikinta, wandon _three_ _quater_ ne yawuce gwiwarta da kadan, amma ya kamata, saida riga marar hannu Kamar _vest_ Surar jikinta ce ta bayyana, fara ce sosai, me matuqar kyau, _long_ _face_ gareta, tanada madedetan _breast_ yayinda _hips_ dinta yacika wondon jikinta taf, cikin ta ashafe Kamar batacin komai Harara umma tasaki tace "amma yau kinyi gamo ko?" Cikin sigar shagwaba tace "umma Allah nagaji, kuma jikina ciwo yake" 😔 Cikin tsawa tace "Baby wallahi zanci ubanki kinji ko, kwashe kayanki kibar kaina, kin wani baza gashi saikace mahaukaciya" Tsugunnawa tayi tadora kanta akan cinyar uwar tace to umma dauremin " Girgiza kai tayi sannan ta kama dogon gashinta tadaure mata, tace jeki abincinki yana daki, karna qara Ga kin zauna haka atsakar gidannan nafada miki" Batace komai ba ta wuce dakinsu Tana shiga tahada Ruwan zafi tayi wanka, tarama sallolin dake kanta sannan taci abinci ta kwanta, saida tajira akai sallar isha'i sannan ta kwanta,batare dataje chemist din da umma tace tajeba Wani yaro ne yashigo dakin yace "yaya Baby kince zakibaan wayarki idan kindawo daga school" Tace "mus'ab banda chargi, jeka Dan Allah kabarni nahuta kaji ko" Yaron nafita, bacci yadauketa Washe gari karfe takwas daidai tabar Gida, sunada lacture takwas da rabi, bayan sun gaisa da babanta yabata kudin Mota tatafi, lafiya kalau yau ta wuce babu su Anwar a hanyar, hartaje school lafiya Sosai ta fahimci karatun nasu nayau saboda hankalin ta akwance yake, basu tashi da wuri ba yau sai karfe biyar na yamma, minti goma sha biyar ta dauka ahanya aka sauketa adede layin unguwarsu, cikin nutsuwa take tafiya Kamar yanda tasaba Ruf taji anrufe mata ido, andagata sama Ihu tafara tana nemaan temako amma babu Wanda yaji, asalima daga fuskar ta har hancinta zuwa bakinta arufe suke Harbe Harbe take da qafafunta tanaso takwace amma takasa, saida suka koma can gefe sannan suka direta Yaye mata fuska sukai, anan ta ganshi, gabanta ne yafadi, lokaci daya jikinta yafara rawa, tace "Dan Allah kuyi hakuri, karku cutar Dani, Dan Allah Dan annabi karku lalatamin rayuwa" Daria sukasa gaba dayansu Yace "ke har kin isa ki mareni ki zauna kalau?" kina tunanin kinci banza ne? To yau Zan nuna miki niba tsaranki bane, zan takaki inga uban daya tsaya miki Wata kwalba ya nuna mata yace "kinga wannan? To _acid_ ne aciki, zan lalata miki fuskar dakike taqama da ita har kike marin maza akanta," Gabanta ne yayi mugun faduwa " _acid_ " Tace "na shiga uku, Dan Allah kayi hakuri, wallahi tallahi natuba bazan sake ba," "bakince zaki iya yin komai saboda ki kare mutuncin kanki ba? To ai Ga wajan nan kiyi nagani _NI DAKE...d'an halak kafasa_ Yadubi abokansa biyu yace "nabeel ku riqemin ita" Lokaci daya suka kamata tana fiffizgewa, haka suka riqeta kowa yakama hannunta daya, shikuma yabude murfin kwalbar yanufota dashi Ganin zai lalata mata fuska tanaji tana gani yasa tasaka kafarta tabige kwalbar Ruwan ciki yazube aqasa, take qasar wajan tafara kumfa Yace "iyeeeee nizaki yiwa iskanci? Tass ya wanka mata mari, yajuya zuwa wajan motar sa Dasauri, yadawo da Shaltos a hannunsa Cikin tsawa yace" kuriqemin ita nace " Sake riqeta sukai, tanata kawar da fuskar ta, amma haka ya matso ya gwale mata cikin idonta Haqorinta tasa tana kawo masa cizo amma haka yacire murfin Shaltos din yafesa mata a idonta, lokaci daya ganinta ganinta ya dauke Yayinda tasaki wata irin qara tafadi awajan Cikin tsoro jazy yace "gaye karfa Muje tamutu, yasaka hannunsa aka 🙆🏻‍♂na shiga uku idan akaji agidan mu" Anwar yace "to Dan matsoraciya, dalla kuzo mu ware" Cikin sauri suka shiga Mota sukabar wajan Acan Gida kuwa umma takasa zaune takasa tsaye, har ana kiran sallar magrib amma shiru Baby bata dawo Gida ba "ke kuma lafiya Tun dazu nashigo inata sallama kinyi shiru" Kamar da ita yake magana ta yi burum tafuto daga Dakinta tace "rashin kawaici ne kawai irinna yaya, Tun dazu Baby bata dawo daga makaranta ba shine ta daga hankalin ta, ita Babyn yarinyar goye ce daza'a tsaya ana d'aga hankali akanta" Abba yace"badake nakeba Mariya, kidenamin katsalandan "yajuya ya kalli umma yace" ke Safiya karfe nawa take dawowa yau? " " Karfe biyar, wani lokacin biyar da kwata, kuma tabar wayarta agida saboda batada chaji Jinjina kansa yayi yace" to bari Muje dasu salisu abi sawunta, " Mayafinta tazara tace" maigida hankalina bazai kwanta ba Muje " Fita sukai gaba dayansu, Mariya tatabe baki takoma daki Da salisu da qannanta maza guda biyu dakuma umma suka tafi hanyar domin dubata Kasancewar duhu yafara yasa suka fara haskawa, shiru basu gantaba, saida suka duba layin duka basu gantaba Kamar wasa umma ta haska gefenta, taga baqi awajan Kamar abayar jikinta, sake haskawa tayi, gabanta yana faduwa, cikin sauri tayi wajan taga 'yarta ayashe aqasa Salati tasaki cikin kururuwa tace "Innalillahi wa inna ilaihir raju'un Alhaji gata anan, ai suna jin haka sukai wajanta gaba dayansu Jijjigata umma tafarayi amma shiru bata numfashi, lokaci daya umma tasaki kuka" alhaji munshiga uku bata motsi, Jijjigata tasake yi da karfi tace "Innalillahi..."NAWAL" (sharhi da Comments dinku shine zaisa nagane cewa labarin yayi muku, harma nasamu qwarin gwiwar cigaba da turo muku, duk Wanda yakeso naci gaba da turo musu Dan Allah yayimin sharhi ko Comments 🙏🏻 Wanan karon kai tsaye muka dannu cikin labarin mu😇, labarin *Nidake* yanada yawa, mutum zai gane hakanne ta page din farko da mukai yau😘 Wacece _NAWAL_ ? Yaya makomar su _Anwar_ ? Mutara zuwa gobe Amnah El Yaqoub ✍🏻 [1/25, 9:42 AM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE...🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Deducated to *Itz* *sadeek* 5&6 "A a baba, ba za'ayi hakaba,kakawo ko rabi ne sauran saika biya daga baya" "nace kuje kuyanke" "to shikkenan baba, mude akan aikinmu Muke" haka sukaje suka yanke wutar yana kallansu Daga qarshe ma tsaki yasaki yana tunani, da kudin da ake nema awajansa zaiji koda wata kudin wuta, su wutar ta dama, a wannan yanayin dayake ciki wutar nan bata gabansa🤣🤣 "Salamu alaikum barka da hutawa Abba, dafatan mun sameku lafiya" Juyowa yayi ya kalli maiyi masa maganar yace "A a sultan, kaine akan hanya" "eh Abba nine wallahi, Yaya jikin na Baby?" "to sultan jiki da sauqi za'a ce, sunacan asbitin de, bamu samu munje bama, muna nan munata fafutukar yanda za'ayi" Sunkuyar da kansa yayi, zuciyarsa nayi masa rad'ad'i, yace "Allah yabata lafiya" "amin ya Allah, tashi mu qarasa gidan" Sultan yatashi sukayi cikin gidan Da ummansa yafara tozali tayi tagumi hannu bibiyu atsakar gidan, mama mariya tanajin sallamarsu tafuto daga d'aki tace "Alhaji ansamu miliyan d'in? (🤣) Abba yace" eh ansamu mariya, ai kinsan su kudin zuwa ake adebosu a'inda aka ajiye "Alhaji daga magana sai baqar magana? Kafin Abba yasake magana Sultan yayi Murmushi, cikin ransa yace wannan Gida de yana nan yanda yake bazai sauyaba Ya tsugunna qasa yace" umma tah ina kwana? Yaya jikin Baby? Ajiyar zuciya tasauke "Baby jiki da sauqi Sultan" sannan yamaida kallansa ga mama yace" mama mariya yaya muka sameku? Cikin baqin ciki tace "gashi kuwa kaganmu, gashi kagani da idonka yanda kasamemun, aiba saika tambaya ba, tunda ni banida matsayin da zakace Dani ina kwana" Shide baice mata komai ba yayi Murmushi kawai, yasaka hannu a aljihun wandon jeans din dake jikinsa yazaro kudi yamiqawa Abba yace "Abba Ga wannan basuda yawa, dubu dari da ashirin ne, ahada dasu akai asbitin" Tun kafin Abba yace wani abu mama mariya tace "yanzu kaida Sultan kana da dubu darin kabarmu mukecin fara da mai🤣 Yace" to mama kuyi hakuri " Yakalli Abba yace" Abba ina yaya Salisu ne Muje asbitin naga jikin nata? "Salisu Tun safe suka fita shida Malam neman gidansu shi yaron da Nawal tafada mana" "Ok bari na kirashi, daga can saimu wuce" Abba yace "to Sultan Allah yayi maka albarka, Allah yaqara horewa Yace" amin Abba "yayi qasa da muryarsa yanda babu Wanda yakejin meyake fada sai ita, yace" umma kiyi hakuri, insha Allah zamusan yanda za'ayi, Baby zataji sauqi insha Allah, ki kwantar da hankalin ki kinji " Umma batace komai ba, kawai de ta daga masa kai alamar to Yana fita yakira Salisu awaya yasanar dashi cewa su hadu agida, ba'a dade bakuwa saigasu akan _keke napep_ sun qaraso Bayan sun gaisa da Malam yace" ya ake ciki? Kunsami yaron kuwa? Salisu yace "inaaaa wallahi har yanzu de shiru," Yace "nifa yaya akwai abinda nake tunani amma _first_ mufara zuwa naga Babyn tukunna Malam yace" to shknn Sultan Muje, dama yau bamu jeba, Tun safe Muketa abu daya " Gaba dayansu suka dunguma sukai asbitin, suna zuwa suka tarar dasu nura, saif, da Najma azaune kowa yayi shiru, Salisu yace" A a yakukai shiru, ai zakusa tadinga tunani" Saif yace "yaya idan munyi magana ma kyalemu takeyi tana kuka, Tun yaya Najma na bata hakuri harta dawo tayi shiru Idananun Sultan sukai jajir, Ahankali ya furta Baby nah" Aitanajin muryarsa tatashi zaune, tace "yaya Sultan,kaine kazo? ina kake?yaya yanzu fa shikkenan bazan iya ganinkaba ko? Qwalla tacika idon Sultan, qiris yake jira yayi kuka, Ahankali yataka yaje har Inda take zaune agadon, tanajinsa kusa da ita tarungume shi tasaki kuka Bubbuga bayanta yafara yi Ahankali yace" kiyi shiru kinji, insha Allah zaki warke, zaki warke kidinga ganin kowa, kiga umma da Abba da mama Kinji ko Baby na? Daga masa kai tayi, yace "to _smiling_ " Murmushi tayi, yayinda hawaye yasake zubo mata Yace "fadamin wanne Anwar ne yayi miki haka? Yaya kamanninsa suke?" Tiryan Tiryan take zayyano masa kamanninsa, har abinda yahad'asu bata boye masa komaiba Tana kai aya yace "shine wallahi, aikuwa zaici ubansa🙊🤣 Malam yace" Sultan kasan shine? " " nasan shi Malam, Anwar ne yaron _Honorable_ Mai unguwa Saleh dogo " Malam yace" Dan gidan Dan majalissa ne kenan " Salisu yace" aiba Mai unguwa ba, ko megari ne, wallahi sai yasan yataba Baby,kawai kai tsaye mutafi _police_ _station_" Malam yace "A a Salisu, Muje Zan yi magana da mahaifin yaron, ba zamuyi gaggawar kai maganar wajan yansanda ba, yakamata mufara yimusu bayani tukunna" Sultan yace "hakan yakamata Malam, nasan gidan, kuzo mutafi, cikin ransa kuwa fata yake yaga Anwar," Basu bata lokaci ba wajan zuwa gidan, Maigadi sukaiwa bayanin cewa sunzo ne wajan __Honorable_ yace wallahi baya qasar, yaje _Kuwait_ , amma zata iya yiyuwa yadawo yau Sultan yace" Matar gidan fa, zamu iya ganin ta? Maigadin yace "wallahi hajiya taje Abuja dazu, sai jibi zata dawo" Malam yace "to zamu iya samun number wayarsa?" Yace "mezai hana baba" Yafada musu suka saka, sannan suka tafi, ahanya sukaita kira wayar akashe, saboda baya qasar Har yamma suna gwadawa amma basu sameshi ba, dole Salisu da Sultan suka sake komawa suga ko yazo amma Maigadi yace musu baidawo ba, daga qarshe ma sai number Sultan suka bayar akan idan maigidan yazo saiya kirasu yasanar dasu Gida suka wuce suka huta sannan suka koma asbiti gaba dayansu, dukansu azaune suke ad'akin datake, kowa yana janta da fira, suna kokarin ganin tasaki ranta tadena damuwa Sai wajan karfe biyar Maigadi yasanar dasu zuwan _Honorable_, basu bata lokaci ba sukaje Gida suka dauki Malam, wannan karon harda Abba, suka tafi susu hudu Suna zuwa kuwa Maigadi yamusu iso, har zuwa wani falo Dan madaidaici, sunkusa awa daya azaune kafin yafuto yagansu, Sultan kuwa sai sakin tsaki yake shi kadai, Abba yajuya ya kalleshi, shide aransa yana cewa baiso aka taho da Sultan ba🤣saboda yasan hali Babban mutum ne, yaci manyan kaya harda Babbar riga, idan kaganshi saika dauka mutumin qwarai ne Yana qarasowa garesu, yanemi waje ya zauna, Malam yatashi ya bashi hannu suka gaisa Abba ma haka Yace "sannunku fa, kuyi hakuri nabarku kuna jirana, kunsan yanayin sai Ahankali, shi talaka dayaji kazo gari tofa babu zaman lafiya, andinga yin dandanzo kenan agidan ka" Murmushi Malam yayi yace "gaskiya ne, muma akwai abinda yake tafe damu, shiyasa kaganmu, munzo munsake zuwa akace baka nan, to kuma yanzu Allah da ikonsa sai gashi mun sameka" Yace "gaskiya ne, ina jinku meke tafe daku?" Malam yace "akwai yaron wajanka waishi Anwar, sun samu sabani shida yarinyar wajan mu, hartakaita Ga marinsa, shikuma yaro daga baya maimakon yayi mata hukunci dede da irin abinda ta masa, saiya dauki shaltos ya fesa mata a idanunta, har hakan yakawowa yarinyar makanta, yanzu haka tana asbiti, bata gani kokadan, sannan likitan dayake kula da ita yace... "Dan Allah dakata tsoho ✋🏻" _Honorable_ yakatse Malam cikin sauri. Sannan yaci gaba da fadin "wai wanne yaro kuke magana akansa ne? Kuna nufin Dan wajena Anwar? To ni nasan waye d'ana, na kuma san irin tarbiyar dana bawa d'ana, nasan bazai aikata hakanba, kai kodama ace yayi mata hakan waye yaja? Kukukace ta mareshi, to Dan haka hukuncinta takarba dede da irin laifin data aikata, koma meyayi mata ai itace sila, wacce yarinya ce me tarbiya zata dauki hannu ta shararawa namiji mari, kai ni banma yarda cewa d'ana zaiyi hakaba, yaron dako zagi bai iyaba🤣😱 Nariga da nasan cewa maula ce kawai take tafe daku, " Yasaka hannu acikin Babbar rigarsa yadauko kudi dami biyu yan dari biyar biyar ya watso musu Sannan yatashi tsaye yace Dan Allah kufice kubarmin gidana, abinda kukazo nema gashi nan kunsamu " amma kaikam badan arziqi bane, nika kalla ka watsowa kudi? "cewar Malam Kafafunsa yadaga 🤷🏻‍♂yace" _And so?_ " " aidama shi jahilin mutum basai anfada maka bama kana ganinsa zaka gane hakan, dame kake taqama? Siyasar? Da bazarmu fa kuke rawa, Inda bamu zabekuba babu Inda zakuje, "yanunashi da hannu👉🏻yaci gaba da cewa wallahi wallahi kaji na rantse kafadawa Anwar cewa yakiyayi haduwarsa da Sultan, shi yasanni nasanshi" Cikin bacin rai _Honorable_ yace"nikake nunawa hannu saboda gidanku babu tarbiya? " Sultan yana zaune yatashi tsaye, yasake nunashi da hannun👉🏻 yace" an nuna maka, kayi... " Sultan" Abba ya kirashi Juyowa yayi ya kalli mahaifin nasa, baiso yakatse shiba , idanun Abba sunyi jajir, tunda aka fara maganar shida Salisu basuce komai ba, Abba Yakalli Sultan yace "wuce mutafi Gida" Share🙏🏻 Comments 🙏🏻 Sharhi Dan Allah 🙏🏻😢 Me kuke ganin zai faru zuwa nan gaba? Anya kuwa _Honorable_ Saleh dogo baiyi kuskure ba? Muhadu zuwa gobe insha Allah Mrs Usman ce ✍🏻 [1/25, 9:42 AM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE...🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Deducated to *Abubakar* *Abdulbasir* Wanda akafi sani da *Itz* *sadeek* ,wannan shafin nakane, halalinka ne katurashi duk Inda kakeso😃🤗, Allah yabar zumunci 3&4 Cikin kuka umma taci gaba da fadin, "Alhaji shikkenan an lalatawa Nawal rayuwa, anyi mata pyade, Innalillahi ni safiya mezancewa ubangiji na akan amanar daya bamu akan 'ya'yanmu" Lokaci daya kan abba yasara, yace "Innalillahi wa inna ilaihir raju'un," 'yarsa dayakeji da ita, kuma yake sonta fiye da kowa acikin 'ya'yansa itace yau aka lalatawa rayuwa jiri-jiri yafara ji, kafafunsa suka fara rawa nan danan yatafi zai fad'i aqasa, daqyar Salisu yataroshi yafadi ajikinsa Yace" subhanallah sannu Abba " Shi kansa salisun jikinsa rawa yake, wannan wacce irin masifa ce tasamesu yau? Saida abba yadauki minti biyu azaune sannan nutsuwa tafara dawo masa, amma bai daina maimaita kalmar Innalillahi ba acikin ransa Su kuwa sauran mazan guda biyu shiru sukai sun kasa magana kowa yana ganin ikon Allah Umma tashare hawayenta idonta tafara janye abayar jikin Nawal zata duba wajan🙈😳 Ganin akwai qannanta awajan yasa yadubi Salisu yace "Salisu dauketa Muje Gida" Cimak yadauketa yasata a qirjinsa Kamar yadauki jariri yayi gaba duk jikinsa babu laka, sannan suma suka biyoshi abaya, umma sai share hawaye take da gefen mayafinta Najma ce tafuto daga Gida sanye da hijabi a jikinta dogo,zata tafi makarantar dare, tana ganinsu fuskarta tasauya alamar tashin hankali qarara Tanufi Salisu tace "yaya Salisu, meyasameta?" Kasa bata amsa yayi, yawuceta yashiga Gida, suma su umma sukabi bayansa Daya daga cikin qannansu tayiwa magana "Nura meyasami Baby naga yaya yadaukota ahannu?" Cikin sanyin jiki yace "wallahi acan layin muka tsinceta ayashe aqasa, amma naji umma tana cewa wai anyi _Raping_ dinta" Hannu tasa abakinta tareda zaro ido waje🙊😳 Bata sake saurarensa ba tafasa zuwa makarantar tayi cikin Gidan Mariya najin shigowarsu tafuto tana daura zani duk sukai falon umma, abba yadubi umma "safiya jeki dubata kigani, Allah yasa ba abinda muke tunani bane" "Alhaji me za'aje aduba ni Mariya, karde garin karatun nan Baby taje tadauko mana abin fad'a acikin unguwa" Babu Wanda baiji ciwon maganar taba, haka sukai shiru suka qyaleta Umma ta shiga daki tafara dubata, saida ta cajeta ciki da bai sannan tasaki sanyaiyar ajiyar zuciya, tafuto falon nata tace "Alhaji babu komai, lafiyarta kalau, banga wata alama ta nuna cewa any mata pyade ba" Gaba dayansu suka Dan saki ransu, kowa sai cewaa yake Alhmdlh Abba yace "Nura dauko ruwa ashafa mata, da alama tayi doguwar suma ne" Nura nakawo ruwa dukansu sukayi cikin dakin umma, abba ne da kansa yashafa mata Ruwan, yaji shiru batai motsi ba, yasake tsiyayowa medan yawa yashafa mata Sai a sannan taja dogon numfashi tasaki ajiyar zuciya "nace kuyi hakuri, hakuri fa nake baku, Dan Allah Karku cutar da rayuwata," Abba yace "Nawal bude idonki, nine abbanki, kiyi nutsu kidena kuka, babu abinda za'a miki, bude idonki 'yata" Bude idanunta tayi,tafara kalle kalle Kamar me neman wani abu, saide bata ganin komai, asalima duhu take gani qirim, hannu tafara meqawa tana tattaba jikinsa tace "Abba bana gani, bana ganinku Abba, Abba ina ummata take... Sai hawaye zirrr Abba yace" Innalillahi wa inna ilaihir raju'un " Najma ce ta matso tafara jijjigata tace" Baby meyake faruwa? Meyasami idonki?kibude idonki dakyau, munefa agabanki, Ga mama Ga umma Ga yaya Salisu gasu Nura da Saif" "nashiga ukuna ni Nawal, Najma bana ganinku, duhu kawai nake gani, shikkenan Anwar yacuceni, tsakanina dashi saide Allah yayi mana sakayya" Ta kifa kanta agwiwarta tana kuka, dogon gashinta me santsi tuni yayi bankwana da ribom din jikinsa, sai gashin nata yasamu damar barbajewa agadon bayanta Tunda tafara magana umma takasa cewa komai, kawai hawaye ne yake zirara daga idonta Abba yadubeta "Safiya Dan Allah kidena wannan kukan," "ke Nawal fadamin wayene Anwar? Menene yahadaki dashi? " Abba shine yafesamin shaltos a'idona, shida abokansa, " Salisu yace" Innalillahi shaltos... Ki fadamin Dan gidan uban wayeshi, wannan wanne irin rashin imani ne? Abba yadubeshi yace "kai Salisu dauketa Muje asbiti, daga baya maji abinda yafaru, mu gaggauta kaita asbiti yanzun" Cimak Salisu yadauketa suka futo daga dakin, jikin kowa asanyaye, Najma tuni tafara kuka, yau yar'uwarta ce babu idanu,waye wannan Anwar din datake magana akansa? Abba yace "saif kaje gidan Malam kafada masa abinda yake faruwa, mu zamu wuce asbiti, saiku samemu Acan" ya kalli mama mariya yace "mariya ki kula da gidan" Najma ta kalleshi, "Abba Dan Allah zanbiku," Sanin shaquwar datake tsakanin sune yasa baiyi mata musu ba, gaba dayansu suka futo daga gidan, bakin titi sukaje sukatare adedeta guda biyu suka tafi Saif yana zuwa gidan Malam yatarar dashi tareda dalibai masu daukar karatu Saida ya tsaya suka gama sannan yamatsa kusa dashi yayi masa bayanin komai, Malam ya jinjina kansa yace "ikon Allah, to bari muje asbitin, Allah yabata lafiya, saif yace" Amin Malam " ** *** ** Yanda take rusa uban kuka takama hannun umma da yaya Salisu ne yasa dayawa daga cikin jama'ar asbitin hankalinsu yayo kanta Umma tace" sai shegiyar rauta kikewa mutane, ba zakiyi shiru kiyi addu'ah ba, kukan naki ne zai dawo miki da idon? " Salisu yace" haba umma, kiyi hakuri dan Allah " Najma da nura ma suka fara bata hakuri Suna yankar kati kai tsaye suka turasu wajan ganin doctor,Kamar yanda tayiwa iyayen nata bayani shima haka tayi masa, daga nan ya turasu wajan wani doctor din yafara duba idon nata Takwas saura saif yaqaraso shida Malam Tawaya suka kira su Abba sannan suka fada musu dede Inda suke, suka qarasa Gaba dayansu azaune suke akujerun dake wajan, kowa da abinda yake saqawa acikin ransa, Salisu tunani yake akan ko wanene wannan yaron, sai Inda karfinsa yaqare akansa, saboda bazai taba yiwa qanwarsu qwaya daya tal aduniya haka yazuba ido yaqyaleshi ba Wayarsa yadauko daga aljihun gaban rigarsa, yakira Sultan, yana dauka yace "Sultan akwai damuwa fa" Shima daga bangarensa yace "wacce irin damuwa kuma ana zaune lafiya" Yace"wallahi wani yaro ne yawatsawa Baby shaltos a'idonta, yanzu haka maganar danakema tace bata ganin komai, duhu kawai take gani, muna asbitin Malam Aminu, gasu Malam nanma duk sunzo " Yace" Innalillahi wa inna ilaihir raju'un, saikuma yadawo yace" bantan uba🤣, kace akwai Yaqi, gobe Zan biyo Mota nataho Gida " Salisu yace" a a karkai gaggawar zuwa kabari muga yaya zata kasance tukunna, yanzu de akwai likitan dayake duba idon nata, basu futo bade har yanzu " " yaya Salisu alalatawa qanwarmu ido kace inzauna? Baby fa, Babynmu yaya Salisu, me wannan yarinyar zatayi da za'ayi mata wannan abun, nasan halin Baby yaya, ba zatayiwa wani mummunan laifin dazaisa ayi mata hakaba, yarinyar da magana ma bata dameta ba, Yaya Salisu sai kun ganni kawai "yana gama magana yakashe wayarsa Malam yadubi Salisu yace" Salisu kunyi sallah ne? Abba yace "ai Malam gaba dayanmu ma, babu Wanda yayi sallah, daga magrib har isha'i," Malam yadafe kansa, "kash, tokuje kuyi sallah, ni saina zauna" Haka akayi kuwa, gaba dayansu suka tafi, shikuma yazauna da carbi a hannunsa yana ja, tareda zubawa dakin da aka shiga da Nawal ido yana tunani Bayan sun dawo daga sallah ma saida suka dade azaune sannan likitan yafuto, gaba dayansu suka nufeshi, jikin kowa yayi sanyi saboda ganin fuskar likitan babu wani annuri Malam ne yace "likita yaya ake ciki dangane da jikata?" Ajiyar zuciya yasauke "gaskiya baba akwai matsala, idanunta sun riga dasun samu matsala _, I am sorry to_ _said_ bazata sake ganiba, _because of_ _Chemical_ din da'akai amfani dashi wajan zubawa idanun nata yanada qarfi sosai, yataba Ruwan idanunta sosai, Inda Allah yarufa Asiri ma akwai sauran ruwa acikin idanun nata, amma da babu ruwan gaba daya to gaskiya saide muyi kokari mucire qwayar idon saboda kada tafada ciki, " Cikin kuka😭😭 tace" Innalillahi yanzu likita shikkenan yar'uwata tarasa idanun ta? Shikkenan bazata sake ganiba? Tadena ganinmu kenan? "cewar Najma Malam ma yace" Innalillahi wa inna ilaihir raju'un, Innalillahi wa inna ilaihir raju'un, saida ya maimaita hakan sau uku, sannan yace yanzu likita babu wani kokari dazaku iyayi akan idanun nata?" " um akwai abinda za'a iyayi akai, idan anyi mata aiki da yiyuwar idanun nata su dawo, ya danganta da irin ciwon mutum, ciwo ciwo ne, wani anayin aikinsa Naira million daya, amma wannan inada tabbacin za'a iya yimata a Naira million daya da dubu dari da sittin " Cikin faduwar gaba Abba yace" million daya likita? 😳Yaro ina zamu samu wannan kudin? Kutaimaka kuyi mata wannan aikin likita, Ahankali saina dinga biyanku, wallahi tallahi ko Zan saida kadarata gaba daya kudin bazasu kai hakaba " " baba ba laifi na bane, Inda inada damar yimata aikin babu ko sisi wallahi zanyi mata, nima ma'aikaci ne Kamar kowa, sannan ba aikine da mutum daya zai gudanar dashiba, kuma wannan shine gaskiyar maganar dana fada muku ko ina kukaje hakan take inde aiki kukeso Mai kyau, amma idan baku yarda ba zaku iya tuntubar Babban asibitin ido na qasa dake Kaduna, inyaso sai ayi mata aikin Acan " Malam yace" yaro munji, baqin zancenka mukai ba, maganar anan guda dayace, ina za'a samu wannan kudin? Tayaya zamu samesu? Ta wacce hanya? Yace "kuyi addu'ah baba, sannan kuma ku nema, Allah yaana tare daku," daga haka yayi gaba yashiga wani dakin Umma tace "Alhaji ina ganin kawai mubar asibitin nan, mukoma gida, haka tata qaddarar take" Salisu yace "umma wacce irin magana ce wannan? Muje mu nemo yaron daya yayi mata hakan, yazo yabiya kudin, ko kuma hukuma tayi mana maganin sa" Girgiza kai Malam yayi "duk ba wannan ba, Dan Allah kuyi shiru mu nemawa kanmu mafita" Idanun Najma jajir tashige dakin da aka kwantar da Nawal Umma ma bayanta tabi, duk suka shiga dakin kowa yanemi waje yazauna, kowa yayi shiru, Tana kwance amma hawaye ne yake tsiyaya daga idanunta Malam ya dubeta yace" 'yata Nawal, kifada mana menene yake faruwa? Ya akai haka tafaru? " Shiru tayi babu amsa, kawai hawayen baqin ciki ne yake zubo mata Umma da idanunta sukai jajir saboda kuka tace" ka rabu da ita Malam, kabarta tayita zubar da hawayen, tunda dama ance sun qare idan tazubar dasu gaba daya ai shikkenan, "taana gama fada hawaye ya silalo daga idanunta Malam yace" a a kukanta ko rashin kukanta ai babu abinda zai sauya qaddarar ubangiji " Yasaka duban Nawal din" fadama na abinda yake faruwa " Hannuwanta guda biyu tasa tashare idanunta sannan tace" duk ranar dazan tafi makaranta sai sunmin magana, bantaba kulasu ba, wata rana har munafuka suke cemin, waini ina ganin su subasa ganina, bantaba tanka musu ba, shine jiya wani daga cikin su Mai suna Anwar yazo yasha gabana yasa hannu zai yayemin niqab d'ina, nikuma zuciya ta d'ebeni namareshi,baimin komai ba a lokacin, sai yau suka tareni zasu watsamin _Acid_ , Allah bai basu damaba shine suka riqeni suka fesamin shaltos... Yaqarasa maganar cikin kuka Malam yace "subhanallah, subhanallah, Nawal Tace" na'am " " wai shi wannan niqab din wajibi ne ko sunnah ?🤣, incede babu kod'aya? To daga yau namiki katangar qarfe tsakanin ki dashi 🤣🤣, kibar fuskarki abude kowa yagani, duk Wanda bazaice masha Allahu ba yayi miki wata maganar kice ((Li'ilafi quraishi))🤣inace shikkenan zance ya wuce? haba Nawal, ina tarbiyarki take? Meyakaiki marin namiji? Nawal Inda wani nefa kai tsaye pyade zaiyi miki, kinga shikkenan yarusa miki rayuwa, yayi miki tabonda har jikokin ki sai sun samu labari, meyasa Tun farko baki sanar Dani suna bibiyar kiba? Kinga da hakan bata faruba, dana hanaki bin hanyar kwata-kwata, awanne Gida yake? Ko bakisan gidansu ba? "bansan gidansu ba Malam, nide nasan koda yaushe a wannan wajan suke zama, anan nake ganinsu kullum" Cikin huci yace"amma wannan yaron daya sake yazuba miki _Acid_ dinnan wallahi sainaje har Gida nazubawa uwar Data haifeshi "cewar Salisu Malam yace" a a Salisu, ba'a maida sharri da sharri, ya maida dubansa Ga Abba, "yanzu yaya za'ayi? Yaya zamuyi asamo kudin ayi mata aikin? Abba yace" Malam, banida Inda Zan samu wannan kudin, ko dubu hamsin baza'a samu awajenaba bare zunzurutun kudi har nera million daya da dubu dari da sittin, saide asaida gonakina, ahada da gidan damuke ciki, " " Abba Dan Allah karka saida gidanka akaina, nasan haka Allah yaso yaganni shiyasa yamaidani hakan, Abba idan ka saida gidanka ina zamu koma? Mutafi Gida kawai Abba, Allah yasakamin, nabarshi da ubangiji, nasan zaiyi mana hisabi " Saif yace" ke komai da anta'baki saikice hakuri hakuri, shima wannan din anufinki hakurin za'ayi? 😒 Nura yace "fad'a mata de, idan ke kin hakura, mu amatsayin mu na makusantanki bamu hakura ba yaya Baby" Yakalli Abba yace "Abba kawai asiyar da gidan,bazamu juri ganinta ita bata ganinmu ba" Najma ma tace "gaskiya kam Abba, kawai asiyar din, mutum dubu nawane suke zaune agidan haya" Malam ya girgiza kansa, yana mamakin yaran, yanda suke qaunar junansu haka, yace "dare yayi, yakamata mu tafi gida, sai musan wacce shawara zamu yanke" Ke Najma ki zauna tare da ita, su nura saisu dawo sukawo muku abinci, mu zamu tafi,zamu bincika muji gidansu yaron, kafin gobe kuma mud'auki mataki Tace "to Malam, Allah yakiyaye hanya, Umma ki gaida mama Umma tace" to Najma, ta kalli 'yar tata dukda ita bata ganin ta tayi musu saida safe suka tafi gida Suna hanya Sultan yakira Salisu, "yaya Salisu yaya kukayi da likitan?" "wallahi yace idanun nata suna riga da sun sami matsala, za'a basu million daya da dubu dari da sittin, suyi mata aiki" "tabd'i jam, akwai damuwa kenan, wannan ko waye yatada mana qafar baya, inama zanga yaron nan" "to wallahi de itama kanta tace kawai ganinsa take a hanyar ta tazuwa school batasan gidansu ba, yasan de sunansa Anwar" "Anwar?" "eh haka tace" "Anya kuwa ba Anwar din dana sani bane?" "eto may be kasan shi d'in tunda duk mutanan ku ne 🤣🤣" Murmushi sultan yayi "kabari kawai yaya Salisu, sainazo goben insha Allah, ka gaidamin umma tah, ka kwantar mata da hankalinta kafin nima nazo nad'ora🤣Dan nasan dole ta damu antaba mata autarta Salisu yace" to qanina Allah yakawo ka lafiya " Awannan dare Malam bai runtsa ba, yana zaune akan sallaya yana addu'ah akan Allah yakawo musu Mafita, Allah yadubesu ya kawo musu dauki, Umma kuwa tana nan zaune itama da carbi a hannunta, tanaja tana kuma tunanin Rayuwar 'yarta qwalli daya aduniya,wadda zata kasance makauniya, domin kuwa idan tace zasu sami wannan kudin haqiqa ta yaudari kanta, ayayinda Abba yakasa zaune yakasa tsaye yanata zagaya d'akinsa yana tunanin Inda zai sami wannan kudin ya tallafi Rayuwar 'yarsa mafi soyuwa agareshi Haka yayi tunanin yagama baisamu mafitaba, daga qarshe shima alwala yad'auro yazo yafara sallah Wacece Nawal? Itace 'ya guda d'aya tilo awajan ummanta maisuna safiyya,Abbanta Alhaji Muhammad lawan yanada mata biyu, safiyya ce babba,'ya'yanta uku, Salisu ne babba, saina biyu Sultan, saikuma yar' autarta Nawal Saikuma mariya suna kiran ta da mama mariya, Tanada 'ya mace babba sa'ar Sultan ce, suna kiranta da anty Maryam, tana aure a zamfara state, saikuma Najma, wadda take sa'ar Nawal ce, tabawa Nawal wata biyu, sai nura dakuma saif, sai mus'ab Dan qaramin yaro Rayuwar gidan tana tafiya ne cikin kwanciyar hankali, hakan kuma yasamo asali ne daga wajan umma, batada fada, kwata kwata batasan tashin hankali, mace ce me mutuqar hakuri Yayinda mama mariya takeda Jan magana, abu kadan za'ayi amma tadinga magana akansa kenan Gaba dayansu 'yan kanone, suna zaune a rijiyar zaki, Abba ne yake tare da mahaifinsa unguwa d'aya, Wanda aka sani da Malam, shine limamin unguwar su, Babban malami ne sosai, masani ne akan abubuwa dayawa, sosai yake shiri da Nawal Fari ne tass, shima Abba saiya dauko farin sa, cikin ikon Allah kuma gaba dayansu yaran Abba babu baqi, kowa kamarsa daban amma farare ne gaba dayansu, yayinda Nawal tayi Kamar ummanta, babu abinda tabari na umma, kawai baqin umma ne batayiba, saboda umma baqa ce, tana doguwar fuska, girarta acike take, baqa sid'ik, tana da hanci madaidaici, amma _lips_ dinta _pink_ ne, kuma sirara, kasan cewar umma maza tafara haifa saiya kasance tanason 'ya mace, sai kuwa Allah yaabata, sukuma Salisu da sultan tunda aka haifeta suka dauki son duniya suka dora mata, kowa soyake yasata farinci acikinsu, sune suka saka mata suna BABY, daga nan kuma kowa yadena cewa NAWAL yake kiranta da Baby har 'yan unguwa, qannanta kuma nura da saif da mus'ab suke kiranta da YAYA BABY Suma kuma yan dakin mama mariya suna santa, musanman Najma, sun shaqu sosai, basuyi halin uwarsu ba, nura da saif kuwa dayake sunada tsawo saiya kasance sunfi su Nawal girma, idan ka gansu saika dauka sune gaba da Najma da Nawal din Nawal tanada matuqar hakuri, Dan wani lokacin har mamaki take bawa ummanta Sau tari za'a yimata abu, Wanda zakayi tunanin zata rama, amma tana budar baki saide tace tayafe maka, shiru shiru ce baabu ruwanta, saide inka kaita maqura bata iya fishi ba Daga ita har Najma shekararsu goma sha tara, amma Allah yayi mata sura me kyau da daukar hankali, agidama umma bata barinta ta zauna da qananin kaya saboda Allah yayi mata baiwa, Ga kyau Ga diri, tana hips manya, idan tana tafiya saika dauka tanayi ne Dan Jan hankalin ka, amma kuma kokadan ba hakan bane, yayinda _boobs_ dinta suke madaidaita Amma a gareta ba haka tasoba, saboda tana qaunar qananun kaya, tanason sakasu koda yaushe, shiyasa take dabara tasaka qananun kaya saita dora baqar abaya akai tatafi makaranta, haka kawai takeson shigar qananun kaya Mahaifinsu Alhaji Muhammad ma'aikacin gwamnati ne, amma yadade da ritaya, kawai yanzu yana karbar kudin fansho ne, Wanda kudin qalilan ne, na gidan ma bai wadacesu ba Salisu bashi da aure, yana Dan neman kudi ne a kasuwa kawai, saikuma sultan yana wajan uban gidansa a lagos, yana koyan harkar canji, bashi da mutunci, Tun baby tana qarama baya bari atabata yaqyale, yana harka da samari masu ji da kansu, kuma suma sun sanshi saboda bashida kirki Dukansu sunyi karatu saide babu aikin yi Anty maryam kuwa daga candy akayi mata aure Najma da Nawal suna candy suma suka zana jamb kowa yaci acikinsu, gashi baba bashi da karfin dazai dauki nauyinsu su biyu, Dan haka yace kowa ya hakura acikinsu, mama mariya tahau masifa tana cewa yan Dakinta ne bayaso suyi karatu, inba haakaba yabawa Najma mana, tunda yan dakin safiyya sunyi karatu harsu biyu Haka yayi shiru yarabu da ita, amma shi kansa acikin ransa yafison Nawal tatafi, haka ka wai Allah yadora masa son yarinyar acikin ransa Saide daga bayama da abin yafara zama tashin hankali kawai sai Najma tace ita hakura taci girma tabarwa qanwarta, kawai Abba yatura Nawal din Wannan ne silarta tazuwa makaranta, Wanda Acan tahadu da qawarta Nasrin, tanada hankali sosai da sanin yakamata, lokaci zuwa lokaci suna ziyartar juna, _Back to story_ Washe gari haka kowa yatashi jiki babu qwari, Umma idanunta har nauyi suke mata saboda rashin bacci Abba kuwa Tun sassafe yafita yanata zagaya gari wajan abokansa neman bashi Dakuma tallar gonakinsa da filaye guda biyu ko za'a sami masu siya Daya daga cikin dillalin de yace masa zaiyiwa wani Alhaji magana idan zai siya zaizo yakarbi takardun sai suje suga wajan Sai wajan shad'aya da kwata yadawo Gida, duk yagaji Ga yunwa tana damunsa kansa har ciwo yafara, Ga kuma tunanin Nawal datake asbiti, shi Salisu da Malam sun tafi neman sanin Anwar dakuma iyayensa Kansa yasunkuyar qasa yana tunani, yana kuma addu'ah Allah yabasu ikon cin jarabawa "Salamu alaikum" Abba yadago kansa yace "wlkslm sannunku" "yawwa sannu baba, masu karbar kudin wuta ne, _bill_ zaka bamu" "to bari adauki muku" Yatashi yashiga Gida yadauko yakawo musu Dubawa sukai daya daga cikin su yace "baba wannan ai baka biya na wancen watan bama, amma yanzu babu damuwa kakawo dubu shida da dari biyar kawai" Cikin haushi Abba ya kallesu "shi kudin wutar ne dubu shida harda 'yan kai?"🤣🤣 "eh baba, ai ahakanma anyima sauqi sosai" "to bari kuji, ni banida wata dubu shida dazan bayar, ga _transformer_ can kafin ku qaraso nan gidana, zaku iya zuwa tundaga jiki ku tsige layin gidana a jikinta(🤣🤣) Kunga nan gaba basai kun tsaya agidana ba, kawai tsallakeshi zakuyi, (kunga laifin Abba? 🤔🤣 Waye Anwar? Yaya makomar su Abba dangane da kudin dasuke nema? Anya kuwa sultan bashi da alaqa da Anwar? Dan Allah sharhi 🙏🏻inaso naji hasashen da kukeyi masoya nah🤗 Amnah El Yaqoub ✍🏻 [1/26, 11:28 AM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE...🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to *Itz sadeek* wannan shafin ma nakane kai kadai, zaka iya hana fan's na *Khaleesat haidar* karantawa🤣 7&8 Saboda tsabar baqin ciki suna tafiya ahanya amma babu me cewa komai, kowa takaici ya isheshi, Malam kuwa kukan zuci kawai yakeyi, yau shine aka watsowa kudi, suda ake zuwa wajansu ace su taimaka da addu'ah idan lokacin zabe yazo, ko kuma adauki kudi a turasu zuwa saudia domin suyi addu'ah akan Allah yasa suci zabe, yauga irin mutanan nan waninsu ya watso masa kudi Abba kuwa kokadan baiji haushin abinda Sultan yayi ba, saima kunyar mahaifinsa dayakeji akan rashin kunyar da akayi masa da girmansa da mutuncinsa, shikkenan de yanzu rayuwa tazama sai inkana da kudi ne kakeda daraja Tsaki Salisu yaja "Malam wannan shine abinda nake fadamuku Tun farko, da munje _police_ _station_ Tun farko da haka bata faruba" Abba yace "ai yanzu ma bamu makaraba Salisu, nikaina banji dadin abinda yayi manaba, aqalla yakamata ace ya sauraremu, ko kuma yakira shi yaron yaji ta bakinsa, amma babu komai, da Allah muka dogara ai" Shikuwa Sultan baice "A" ba acikin maganganunsu, haushi kawai yakeji akan dakatarwar da Abba yayi masa Basu tsaya ko'inaba sai _police_ _station_ mafi kusa dasu, suna zuwa Abba da kansa yayi musu bayani, bayan sungama yin _report_ din Abba yace yanaso atura case din nasu zuwa _court_ cikin sauri Sultan ya kalli Abba, cikin ransa yace lalle ran Abba yabaci, tunda har yayi maganar _court_ . Dan sandan ya kalleshi yace "Alhaji, naji Kamar sunan Wanda kafada mana kace mai unguwa" Abba yace "eh _honorable_ Mai unguwa saleh dogo nake nufi" "ayanda muka shigar kace yaronsa ne ya yiwa yarinyar ka laifi, shine kakeso kotu tabima haqqinka, shin Dan Allah baba Zan iya sanin takamaimai abinda yake faruwa?" Abba yadubeshi yakwashe komai yafada masa Dan sandan ya girgiza kansa sannan yadubi Abba "Alhaji azahirance wannan _civil case_ ne, _case_ ne tsakanin kaida shi, tunda _issue_ ne akan 'ya'yanku, kanada damar dazaka kaishi kowace irin kotu, daga nan har kotun qoli, to amma abinji shine, zai dauki lauya kaima ka dauka, shifa Babban mutum ne, Dan majalissa, ayanda ka fadamin yanzu kace asbiti suna buqatar million daya da dubu dari da sittin, toshifa mutumin nan yanada linkin wannan kudin, cire wannan kudin acikin asusun bankinsa ba komai bane, kukuwafa baba? Yanzu haka nasan cewa fafutukar yanda za'ai kusamu wannan kudin kukeyi, yayinda yadauki lauya kuka dauki lauya zai sakar musu kudi ne qarshe shari'ar tatafi awofi, kai inma ba'a juya maganar takoma kan 'yarku ba, ace itace take zuwa har Gida nemansa shikuma ya aikata mata haka, waya daya zasuyi wannan _case_ din yatashi daga _civil case_ yakoma _criminal, case_ din yakoma tsakaninka kaida gwamnati, yan siyasa abin tsoro ne a yanzu Alhaji, yayinda suke nema awajan ka zasu isheka da dadin bakine, amma idan suka samu to zance fa yariga daya wuce, akan maganar kotun nan suna kwance agida zasusa aje har asbiti a lalatawa yarka rayuwa, inma bata mutu ba, shikkenan daga nan _case_ yaqare, ni aganina kuyi hakuri Alhaji, _honorable_ Mai unguwa saleh dogo, baqaramin azzalumi bane, kubarshi da Allah kawai, saboda in kunje kotu ma, kotun tasuce, amma idan baku yardaba, shikkenan, nima kaina me shige muku gabane akan tura _case_ din kotu " Malam yayi ajiyar zuciya,yace" cuta kam angama cutarmu, haqiqa honorable ya zaluncemu, amma babu komai, munjanye wannan maganar, Allah yanaji, kuma yana gani " Shima Dan sandan yace" toshknn baba, Allah yashiga tsakanin na gari da mugu " Suka amsa masa da amin, daga nan suka wuce Gida batare dasun waiwayi asbitin ba *** *** *** *Washe gari* Najma kiramin Besty na a wayarki, Tun shekaran jiya rabona da ita, banji muryar taba Najma tace "to ai kema Ga wayar taki nan, jiya su nura sun kawo miki ita, nakunnata ma naga sunmiki charge saina kashe ta" "to kunnamin kikiramin ita" Najma na kunna wayar ta kalli yar'uwar tata "Baby akwai _pattern_ fa, yaza'ayi?" Hannunta ta meqo "bani nazana kozan iya, aibashida wahala" Najma tabata wayar, tazana baiyi ba, tasake zanawa _still_ baiyiba, tasake yi akaro na uku shima Najma tace baiyiba, daga qarshe de meqa mata wayar tayi, tace zanamin 'N', harafin sunana ne akai Najma na zanawa yayi, ta shiga wayar takira mata qawarta Nasrin, hannunta takama tasaka mata wayar tace to gashinan tashiga Nasrin nadauka tace "Beauty nayi fishi, Tun rannan nake kiranki wayarki akashe, bayan kuma nafada miki Zan kiraki, kinsanfa inbanji muryarki ba, babu zaman lafiya 😉ta qarasa zancen nata cikin sigar zolaya" Wani qulltun baqin ciki ne yatokare mata maqoshi, idanunta suka cika da qwallah tace "Allah sarki Nas kiyi hakuri, kekam kinada damar ma dazaki Ganni" ta qarasa maganar cikin rawar murya Nasrin tace "kekike nufi Nawal? Zaiyi wahala takirata da Nawal, saide in maganar dazata mata Mai muhinmanci ce, kawai Beauty take cemata Tun lokacin dasuka fara haduwa Taci gaba da fadin, meyasa naji muryarki Kamar tana rawa? Kokun tashi daga kano ne?" "idan tashi ne aida dadi Nas, bana gani Nas, idanuna sun sami matsala bazan sake ganinku ba, tana fadar haka ta rushe da kuka😭" Najma ta fizge wayar takama yimata fada, sannan tasa wayar akunne tace "Nasrin, Baby batada lafiya, yanzu hakama muna asbiti, wallahi wanine ya saka mata shaltos a idanunta, amma ana nan ana neman yanda za'ayi suyi mata aiki" Lokaci daya Nasrin tafara hawaye, shaltos Najma, yanzu shikkenan Nawal bata gani?wannan wanne irin rashin imani ne? Zuciyar Najma tafara karyewa, muryarta tafara rawa alamar zatai kuka tace "to ya zamuyi" daga haka takashe wayar, sai kuka, ita kuka Nawal dinma kuka, tana kukan tafara yimata bala'i, wai ke Baby ba zakiyi shiru ba? Kinasane ance babu ruwa a idonki amma shine Tun dazu sai kuka kike, dame zamu ji ne, su Abba sunacan hankali atashe suna neman kudi, memakon ki kwantar da hankalin ki ta yanda suma zasuji dadi shine kike kuka, sannan Karki Manta har yanzu Abba baice dake komai ba, akan wannan abinda yafaru, kuma nasani kema kinsani dole sai yamiki fada sosai akan wannan marin dakika yi, saboda haka kuka banaki bane, Addu'ah kawai zamuyi " Cikin kuka tace" Najma kemafa kukan kike" "to Baby Dan ina kuka shikkenan kema saiki kama kuka? _please_ kiyi shiru, takama qanwar tata tarungume ta, kowa yana sharar hawaye ** *** ** Yana zaune atsakar gida yazubawa dan'uwansa dake kwance ido yana kallansa, abin duniya duk yataru yayi masa yawa, ace wai kasha wahala kayi karatun amma samun aiki ya gagara, har tausayin kansa yake da iyayensa idan yayi duba da irin Rayuwar da sukeyi Wayarsa ce tayi qara, yadauko ta daga aljihun gaban rigarsa, _number_ dake kiransa ya zubawa ido yana kallo wannan ba _number Nigerian_ bace, _number_ wata qasar ne, dauka yayi da sallama abakinsa Daga daya bangaren akace "Yas yakake" Yanajin ance Yas yaharbo jirgin mamallakin muryar Cikin girmamawa Kamar ba sa'ansa ba yace "MK ai ban ganekaba wallahi, naga ba _number Nigerian_ ba, kuma nide nasan cewa banda kowa awata qasar" Cikin miskilancinsa Kamar anyi masa dole yace "Kamanta ni kenan" "Haba mk baka Manta daniba, tayaya zanyi kuskuren mantawa dakai? Yaya aiki? Ya Abuja? Dafatan dai komai lafiya yana kuma tafiya Kamar yanda yakamata" "yasir bazaka sauyaba, na tambayeka amsa kawai zaka bani, Eh namanta ka, kokuma a a banmantaka ba"😳🙊 Murmushi yasir yayi, Wato har yanzu abokinsa yana nan da d'abi'arsa ta rashin son surutu Afili yace "to ban mantakaba mk" Ajiyar zuciya yayi "naga saqonka ta _Email Already_ angama komai, yanzu hakama akwai taron danake san turaka zuwa _Algeria_ ka wakilceni" Yace " _Algeria_ de da nakeji ana fad'a?"🤣 Shima yace " _Yes_ " "to mk ba zuwanne matsala ba, akwai qanina dabayajin dadi, yakai _one_ _month_ yana kwance wallahi, kullum ana fama a asbiti amma abin saide godiyar Allah" "subhanallah, haba Yas meyasa baka sanar daniba?" "haba abokina, tayaya daga haduwar mu zanyita fadama matsala" "meyake damunsa?" Yas yace "jijiyar qafarsace tasamu matsala, baya iya takawa" "wanne asbiti kuke zuwa?" "asbitin Malam Aminu, yanzu hakama gobe zamu koma ganin likita Kamar yanda muka saba zuwa" "bansan Asbitin ba, _but_ zaka Ganni gobe insha Allah," "amma mk baka qasar fa, Dan Allah kayi zamanka" Anasa bangaren shima kawai girgiza kansa yayi Kamar yasir din yana gabansa tareda kashe wayar Mama dake gefe ta kalli yasir tace "wayene kuma mk kuda bakwa rabo da lalata suna? 🤣 Yace" mama wannan shine Muhammad Kabeer, abokinane, tare mukai karatu dashi a _America_ , saudaya yataba zuwa kano shida babansa, shima dole baban nasa yayi masa sun kai ziyara gidan marayu, shine yazo muka gaisa dashi, tosai rannan yazo gaisuwa shine yaqaraso muka gaisa harma yace natura masa takarduna, tofa shine yanzu wai zaizo yaga jikin Mu'azzam nace masa ya zauna basai yazoba tunda baisan asbitin ba, sannan kuma bamaya kasar Mama tace "wai wanne asbitin ne baisaniba? Asbitin Malam aminun? 🤔 Yace" wallahi mama baisaniba, sau biyufa yataba zuwa kano, zuwansa da babansa, dakuma zuwan dayayi rannan, saikuma wannan da zaiyi na uku, " " Allah sarki, a a kyaleshi yazo, aiba'a hana mutum aikin lada, Allah yabarku tare kuma yabar zumunci " Yace" amin mama " *** ***** *** "muhammadu" "na'am Malam" "yaya kukai da mutumin da yace zaisai filin naka? Abba yace" Malam ai mungama magana dasu sun riga da sun sayi guda daya dubu dari uku, Ga kuma Sultan yakawo dubu dari da ashirin shima Salisu dazu yakawomin dubu talatin kaga yazama dari hudu da hamsin kenan," Malam yace" toga wannan kahada dasu " Abba yace" baba yaya zaka takura kanka har haka, kaima akwai dawainiyar Gida fa " " kada kadamu muhammadu, idan banyimaba wazan yiwa? Karbi Dan Allah dubu dari biyu ne babu yawa, kahada dana wajan ka yazama dubu dari shida da hamsin, kaje kakaiwa likitan gobe da safe, kasake roqar alfarma akan suyi mata aikin, idan Allah yaqara hore mana kodaga bayane sai acika musu sauran " Lokaci daya Abba yafara kuka, yarungume baban nasa yanayi masa godia, Malam yace" babu damuwa d'ana, Allah yakiyaye gaba, kaje gida kahuta haka nan " Abba yana zuwa yafadawa ummah Halin da ake ciki, sosai ta nuna farin cikin ta, sai yanzu hankalin ta yafara kwanciya akan rashin lafiyar autar tata. Washe gari Tun karfe takwas Abba yafita yabar Gida zuwa asbiti da kudin a hannunsa, saida yashiga dakin da Nawal take yaga jikinta sannan yatafi wajan _doctor_ , yana zuwa _office_ din nasa yatarar duk mutane sun Dan fara taruwa ana jiran isowarsa, yana tambaya akace likitan bai qaraso ba, dole sai dakin dasu nawa suke yakoma ya zauna yana jiran isowar doctor din Najma tace "Abba inasu mama da ummah," "suna nan lafiya Najma, aide baba matsalar komai" "babu komai Abba, kawai de matsalar Baby batasan cin abinci, Ga kuka datake faman yi" kallan Nawal yayi datake kwance tana bacci, fuskarta tayi fayau, tasake yin fari yace"kuci gaba da hakuri, yanzu ma nazone nabasu wani kudin, insha Allah zuwa wani satin zanyi kokari aciko sauran, akwai wani gida dana gani Dan qarami nahaya dubu dari dari da hamsin ne shekara, shi nake tunanin kamawa mukoma can, sai a saida Wanda muke ciki acika abasu Cikin rashin nuna damuwa tace "to Abba, Allah yasa adace" *** ***** *** Agogon hannunsa yakalla qirar gucci mai launin baqi, sosai launin Agogon yayi masa bala'in kyau kasancewar sa fari,Ga kuma gashi Mai laushi daya kwanta ahannun nasa Tun daga wajan tsintsiyar hannunsa Tsaki yasaki bayan yagama ganin time, sun bata kusan minti talatin kenan basu qarasaba Wani tsakin yasake saki, shi kansa baisan dalilin dayasa ya takurawa kansa zuwa garin ba, bayan Atsarin sa babu wannan tafiye tafiyen inde ba akan harkar aikinsa bane, saide kuma wani bangare na zuciyarsa fata yake Allah yaqara hadashi da ita 😱 Jingina yayi da kujera ya lumshe Idanunsa, gashin idonsa dogaye sai sukai masifar yin kyau daya hadesu waje daya, Ahankali ya bude fatar bakinsa yace "Baby, Baby Cutie " Wanda bakowa ne zaiji hakanba saishi kadai daya furta abinsa iya fatar baki " Suna zuwa asbitin suka danna hancin motocin su ciki, wannan karon motocin guda biyar ne, guda biyu agaba, biyu abaya saikuma Wadda yake ciki a tsakiya, Dasauri excort dinsa suka futo gaba dayansu, wani daga cikin su yabude masa kofar dazai futo ya rissina yace "yallabai mun qaraso" Yana fadar haka yaja gefe guda, Ahankali yabude Idanunsa yazuro kafarsa guda daya waje tareda daukar wayarsa yakira layin Yasir, bugu daya yasir ya dauka, yace "Yas ina harabar hospital din" Cikin girmamawa yace "gani nan zuwa abokina" Dasauri yafuto harabar hospital din yana kalle kalle, sai can ya hango motocinsa yanufi wajan, yana tunkarar wajan yana kuma kallan yanda daidai kun mutanan dasuke wucewa suna kallan motocin suma, amma wasu mutanan kawai suna kallan gurds din dasuke zagaya wa a wajan ne, kowa fuska babu Rahma Yana qarasawa ya bashi hannu suka gaisa, yace "Yas garinku yacika go slow 🤣" Murmushi kawai yasir yayi baice komaiba Yasake cewa "yamai jikin? "jiki da sauqi mk, mu qarasa ka dubashi mana" Ahankali yafuto daga motar yana kallan yanayin asbitin Yasir ya kalleshi yasake kallansa, badai har yanzu mk yana nan da wannan dabi'ar tasaba, zaizo waje irin wannan amma ko ajikinsa yayi irin wannan shigar, ba shigar qananun kaya ne damuwaba, amma yaya zaiyi yasaka wando Crazy😳🙆🏻‍♂, bayan jama'ah dayawa zasu ganeshi, kuma zasusan waye mahaifinsa Haka de yayi shiru, yasan cewa akwai lokacin da zaiyiwa abokin nasa magana, lokacin dazasu yi zama na musanman Duk Inda suka wuce kowa saiya kallesu, ganin irin jama'ar dasuke take musu baya da sunan tsaro🤣, shikuma yasir kunya yakeji aga abokinsa da wannan wandon, 🤣🤣shiba da saka wando ba shida jin kunya 😃 Amma kuma shi gogan ko akwalar rigarsa Kallan yasir yayi "Amma Yas yakamata mufara zuwa muga director tukunna" Yace "Ok to Muje mana, dayake yasir din yasan kan asbitin sosai, shine yayi musu jagora har zuwa office din director din, anan yasir yaga duniya, domin kuwa shi kansa director din yana ganin mk yatashi ya bashi hannu suka gaisa, saboda kana ganinsa zakaga Kamar babansa atare dashi, Dasauri yabude fridge zai gabatar musu da lemuka amma suka dakatar dashi Shida kansa ne yayi masa bayanin komai, just kawai yazo garin ne shine yakawo musu ziyara, godia sosai director yayi musu, daga nan suka tashi suka fara zagaya wa cikin asbitin Duk wani mahaluqi dayake cikin asbitin yasan cewa yau mamallaka asbitin sunada manyan baqi Haka suka dinga ganin ma rasa lafiya, haqiqa duk Wanda yazo asbiti yaga marasa lafiya dole imaninsa yaqaru, hakan ta kasance agareshi shima, wasu daga cikin ma'aikatan asbitin suna zuwa sukaga wannan ikon Allah, sai suma suka shiga akaci gaba da ganin marasa lafiya dasu kasancewar safiya ce, ciki kuwa harda doctor din da file din Nawal yake hannunsa Duk gadon dasukazo saiya basu kudi, haka yadinga rabon kudi, wasu daga cikin majinyata har kuka suke suna kwararo masa addu'ah, banda Wadanda yadauki nauyin biyan kudin maganin su Suna zuwa inda mu'azzam qanin yasir yake akasa likitan dayake kula dashi yasake duba qafar tasa, ya kuma basu tabbacin zai warke nan bada jimawa ba Mk ya kalleshi, "to doctor why not aturashi germany ayi masa aiki Kawai, ni ina ganin aikin zaifi tasiri akan magungunan da akesha wata da watanni" Doc. yace "toba damuwa, inde kun shirya, ai saisuje din" Yace "toshknn babu damuwa," ya kalli daya daga cikin gurd dinsa yace "ka karbi account number na wannan likitan," Yace "angama sir " Yakalli yasir "ina fatan babu wata damuwa ko?" Hamdala yasir yadinga yi cikin ransa, yace "babu damuwa abokina, nagode sosai da sosai" Daga haka sukaci gaba da ganin marasa lafiya har su kazo ward dinda Nawal take, har lokacin tana barci, yayinda Najma ta shiga toilet, sai Abba shi kadai yanata zagaya dakin abin duniya duk yayi masa yawa😞yana jiran zuwan likita Yana dago kansa yaga likitan nasu dayake jira tareda baqi suna tunkaro wajansu dasauri yafuto daga dakin ya tsaya abakin kofar dakin, suna qaraso wa yayi sauri yatare likitan yace "Alhamdulillah likita dama kai nake ta jira Tun dazu, yameqa masa ledar hannunsa, gashi likita, kayi hakuri ba'a samu kudin dukaba, amma zanciko sauran insha Allah, yasake miqa masa ledar yace gashi" Haba bawan Allah, baka ganshi tareda baqi bane? Daya daga cikin likitocin yayi wa Abba magana Tausayinsa ne yakama mk, Dan haka yadubi doctor din daya yiwa Abba magana yace "Barshi yayi magana mana, ya kalli Abba yace" Baba mekefaruwa dakai ne? Abba yace "babu komai dana, baabu komai karka damu" Likitan dake kula da Nawal najin abinda Abba yace cikin ransa yace wannan mutumin shikuma wanne iri ne? 🤔 (tambayeshi de🤣🤣) Dasauri ya kalli mk yace "ranka yadade 'yarsa ce batada lafiya, anfesa mata shaltos ne a'idonta, shine yakawo wani daga cikin kudin aikin da za'ayi mata" Kansa yadafe da hannunsa 🤦🏻‍♂yace"Shaltos? " Doc. Yace" wallahi" "to nawane kudin aikin?" Kai tsaye doctor yace,"milion daya da dubu dari da sittin ne" Yace "to banda kudin jirgi kana ganin Kamar nawa zaku kashe kaida ita da mahaifinta idan zaku kaita Abroad ,? Likitan yayi tunani yace" miliyan biyar zata isa" Yace "Ok, ya nuna daya daga cikin gurd dinsa yace ka bawa wannan account number din ka, za'a turo muku miliyan goma,😳😱kuje qasar Albania sunada likitoci masu kyau na ido Acan" Gaba daya mutanan wajan shock ya kamasu 🥺 Yakaalli Abba yace "Baba, kashirya kakai yarka asbiti, Allah ya bata lafiya, yakiyaye gaba, yadauko wani qaramin kati daga aljihun jeans dinsa crazy🤣🤣ya bashi yaci gaba da fadin idan kunyi passport kada kusai ticket , dazaran kunje Airport kawai kubasu wannan katin kuce inji MK" Hawaye ne masu dumi suka zubo daga idanun Abba, yaron gade shigarsa nan bata arziqi ba🤔🤣, amma Allah ya bashi zuciya Mai kyau Har qasa Abba ya tsugunna yace "Allah yasaka da alkhaairi yaro, Allah yakiyaye gaba da bayanka, ubangiji Allah yarabaka da mahassada, mungode, mungode yaro... Yakarashe maganar cikin kuka... 😭😭 Adede lokacin tafarka daga baccin datake, takasa kunne tanajin Kamar shashshekar kukan mahaifinta, saide kuma batada halin ganinsa😭😖, Dan haka tayi shiru tana saurarennsu Kunya ce takama mk, ganin baabban mutum aqasa yana masa godia, Ahankali yasa hannu dagoshi yace "kada kadamu" Daga haka suka wuce zuwa dakin gaba shida sauran mutanan MK mungode kaji😱😱😭 Waye mk d'innan ne daya fara cuso kai yana nema sai yazama family 😉🤔 Muhadu zuwa gobe insha Allah Sharhi, sharhi, sharhi Dan Allah 🙏🏻 Share please Mrs Usman ce ✍🏻 [1/26, 8:10 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE...🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 9&10 Cikin ranta tafurta " murya mai dadi" Najma ta futo daga toilet tana goge Ruwan fuskar ta Dasauri tace "Najma waye yayi wannan maganar?" Cikin mamaki Najma tace "magana kuma? A'ina? Wani kikaji yayi magana ne? Gashinan naji wani yace" babu damuwa " Dan Allah Najma jeki ganomin waye, inasan naganshi Najma" (😳) "Baby kanki daya kuwa? Nida nake toilet ina zanga wani Wanda yayi magana?" " please Najma, wallahi inasan nasake jin muryarsa" (😱🤔) Kallan kincika damuwa tayiwa Baby 😒kawai tafice daga dakin, tana futowa tayi kicibis da Abbansu Tace "subhanallah Abba meyafaru kake kuka? Kaida waye Abba? Ledar hannunsa Mai daukeda kudi ya nuna mata" kudi... Kudin aikin Nawal wancen yaron yabiya, yanzu yace yadauki nauyin tafiyarmu qasar waje aje ayi mata aiki Acan " Mamaki da tsananin murna ta baiyana a fuskar Najma, domin tasake tabbatar da maganar Baby tasake cewa" Abba ko shine yayi magana yanzu Baby tajiku? Daga kansa yayi alamar eh, sannan yace"shine Najma, gasucan sun tafi shida shugaban asbitin" Wajan da Abba ya nuna mata ta kallah, ta hangosu suna tafiya saide bayansu tagani, bataga fuskar kowa ba kasancewar Sunbasu baya, saide jama'ar datagani sunada yawa sun kai kusan mutum ashirin like wani gwamna, 🤔hakan ya tabbatar mata dacewa lalle ko waye wannan ba qaramin mutum bane Juyowa sukai cikin dakin itada Abba Tana zuwa ta fada jikin Nawal ta rungumeta cikin murna tace "Babyyyyyy" Tace "Najma zaki karyani," Daria tayi tace "Baby anbiyamiki kudin aikin ki, yarinya kiyi murna kin kusa hawa jirgi" 🤣🤣 "me kike nufi Najma?" Najma tace "eh da gaskiya nake, mutumin dakikaji muryarsa yana magana da Abba, shine yabiya kudin aikin ki gaba daya" ta kalli Abbansu daya zuba musu ido yana kallansu cikeda qauna tace "hakane ko Abba?" Yace "hakane, yakarbi account number likitan dayake dubaki, zai turo masa kudin ta account dinsa, tare zamuje da shima ma, Ga wani kati dayabani ma yace ba sai mun sai ticket ba kawai idan munje airport din mubasu muce inji MK" Yamiqawa Najma katin Takarba tagani tace "Abba katinma kansa wallahi yayi kyau Dan qarami dashi" Murmushi Abban nasu yayi baice komai ba, dadi yakeji aransa jiyake Kamar ansashi a aljanna ya maqale yaqi futowa🤣🤣🤣 Ta kama hannun Baby tasaka mata katin cikin tafin hannun ta tace"To Baby kema riqe katin da hannunki kiji, Ga kati nan daga MK" " MK " ta maimaita sunan cikin ranta yayinda take shafa katin da hannun ta babu damar gani😭 Me hakan yake nufi kenan? Mukhtar, muddassir, musa, mus'ab, muhsin, muhmood, muzaffar, mustapha, ko mubarak? (niko nace duk ba daya🤔kin Manta da sunan babanki Baby ) Najma ce takatse mata tunanin ta hanyar qwace katin tabawa Abbansu "Abba Ga katinku wannan ba magana zatayi ba" Abba yakarba yayi Murmushi, yana sake jin dadi cikin ransa, saide wani abu dayake masa yawo a qwaqwalwarsa shine yaro Kamar wannan meyasa iyayen sa zasu zuba masa ido su Barshi yana irin wannan shigar? 🤔 Kobashida da iyaye ne maraya ne? To inba iyaye ma ai kana da makusanta wadanda zasu iya fadama gaskiya Kawarda tunanin yayi aransa yadauki waya yakira Malam, yana dagawa yace "muhammadu yaya kukai da likitan?" Abba yace "Malam ai zance yawuce" 🤣 "Kamar ya kenan?" "yanzu de kana Gida ne?? Malam yace" eh ina Gida " " to ganinan zuwa "cewar Abba tareda kashe wayar Yakalli Najma" bari naje naga Malam, anjima Zan dawo mu qarasa tattaunawa da likitan naku" Tace "to Abba agaida su mama, kace musu kuma abincinmu" Yace "to babu damuwa Najma" tareda ficewa daga dakin Yana fita tace "Najma shine nace kidubo minshi kikaqi ko" Kallanta tayi cikeda mamaki tace "Baby anya kuwa wannan rashin lafiyar bayan idanunki Data taba banda tunaninki? Nafita nagansu har sunyi nisa, tukunna ma kinsan da mutanan dayake tare? Sunfi su goma sha, haka zanje na ratsasu ingano miki shi? Kidauka ma naganshi, tayaya kike tunanin zance yazo nan d'akin ta yanda zaki sake jin muryar tasa? Baby adauka ma yazo dakin, tayaya zaki ganshi? Wani irin qullutun baqin cikine yatokare mata wuya, sai yau tayi baqin ciki da rashin idonta, cikin ranta tace "Allah ya'isa tsakanina da kai Anwar" 😭 Ganin idonta nason kawo ruwa yasa Najma takama hannunta tace "kiyi hakuri Baby, insha Allah zakiji sauqi, murna yakamata kiyi kinji? Ta shi Muje kiyi wanka" Ahankali tasauko daga kan gadon, Najma tasaka mata takalmi aqafarta, ita kuma ta qarasa saka kafar tata ciki, sannan tajata zuwa toilet din *** ***** *** Abba yana zuwa wajan Malam yanemi tabarma ya zauna yabude ledar kudin hannunsa yadauki dubu dari biyu yace "Baba Ga kudin ka" "mekake nufi muhammadu? Kosunqi karba ne?" "ai Malam yau Allah ne ya aiko mana da wani bawan Allah, ashe a'irin wannan zamanin akwai mutane masu qarancin shekaru da halin qwarai irin nasa? Wallahi Malam wani baqo asbitin sukayi, nikuma naje Zan bawa likitan namu kudin shine wannan yaro yace yadauki nauyin komai nata, intaqaice maka bayani de Malam wallahi yaron nan yace afitar da Baby qasar waje ayi mata magani " Malam yace" Allahu akhbar, Allahu akhbar, Allah Mai iko, Allah Mai yadda yaso, muhammadu kaga ikon Allah ko? Kaga amfanin hakuri da yafiya ko? " Abba yace" nagani Malam, wallahi najima ina mamaki " " ba abin mamaki bane muhammadu, ikon Allah yawuce nan, yakamata yau na zauna tareda almajirai ayiwa yaron nan saukar alqur'ani akan Allah yadafa masa, Allah kuma yaqara yimasa budi ta hanyar halak " Abba yace "amin Malam, yanzu de Ga kudin naan, Allah yahutar dakai 🤣" Malam yace "A a muhammadu ai wannan kudin ba duka Zan karba ba, ka dauki dubu dari aciki kahada dana wajan ka a budewa Salisu shago babba yadinga juya kudin, idan Allah yayiwa abin albarka sai kaga Gida anhuta watarana" "toshknn Malam, bari nawuce can Gida suma nayi musu bayani, zuwa anjima Zan dawo dasu Sultan suma muhadu ayi sauqar tare damu" "bazaka tsaya talatu ta kawoma abin kari ba?" Murmushi yayi yace "a a Malam zanci agida, agaida mutanan gidan" 🤣 "to muhammadu zasuji" *** ***** *** Suna zaune a dakin kowa yayi shiru, sai Najma datake waya da antynsu maryam dake zamfara Amma gaba daya hankalin ta bayakan wayar da Najma takeyi, tunanin ta yatafi wajan tunawa da daddadar muryar datayi magana da Abbanta, tarasa meyasa muryar takasa barin cikin ranta, to wai ita menene natama na dagewa akan saita ganshi? 🤔🤔 Muryar Najma ce ta katse ta, ta hanyar kama hannunta tasaka mata wayar tace "Ga anty maryam tana magana" Ajiyar zuciya tasauke tace " Hello anty" Itama anata bangaren tace "Baby nah ya jikin naki? Dafatan de bakya tunani ko?" "bana tunani anty, jiki da sauqi, yaushe zaki zo?" "zanzo Abba ya hanani zuwa, amma insha Allah zanzo, yanzu naji Najma tacemin anbiya kudin aikin ko? " eh wallahi anty wani yabiya " " to Allah yasaka masa da alkhaairi, bari nakira gidan, sai anjimanku " Tace" to anty " Sunayin sallama da anty maryam nura yayi sallama suka shigo tareda Nuhu Najma ce ta amsa musu, ita kuwa tanajin harda muryar Nuhu acikin masu sallamar tayi shiru Sannunku da zuwa nuhu, Ga waje ku zauna mana, inji Najma Yayi Murmushi yace" to Najma yaya Mai jiki? "jiki da sauqi Nuhu, gatanan" "to Allah yasawaqe, Allah yarufa Asiri" Tace "amin," sannan tamiqe suka fice daga dakin itada nura Yana ganin fitarsu yace "ya sayyida, yamukaji da hakuri kuma?" Tace "Alhamdulillah," ataqaice Yace "wallahi banida labari saboda inata kiran wayar taki akashe, sai da nazo Gida shine nakejin wannan mummunan labari" Tace "wallahi kuwa" "to Allah yabaki lafiya, ya ajiye leda me yallow da baqa cikeda fruit yace toga wannan kyasha" Haushine yakamata wai ga wannan kyasha, saikace wadda take gani🤣 Saita daure tace "to" Daga nan sukai shiru gaba dayansu, sai shine yace "to ya labari" "babu" Yace "to shknn my heart Rabin raina, naga Kamar kin gaji, bari natafi" "to sai anjima" Kallanta yayi yasaki Murmushi, ganin fuskarta tayi futu-futu alamun batai murna da zuwansa ba Yanada fita Nasrin tashi go dakin ita dasu Najma, itama suka gaisa dashi sannan yatafi tareda nura Tana qaraso wa dakin tace "Beauty" Lalume tafara itama tana nemanta Tace "Nas ina kike?" Kama hannayenta tayi tariqe "Beauty na, ya jikin naki?" "jiki da sauqi Nas, kinga Anwar yahadani da masifa ko" "gaskiya bai kyautaba wallahi, amma ai akwai Allah, waima menene yahadaki dashi ne? Dama kinsan shine? Nan take taabata labarin komai, Nasrin tayi ajiyar zuciya tace" Gaskiya akwai marasa imani agarin nan, amma kiyi hakuri Allah zai saka miki " Najma tace" A a mukam ai munga sakayya Nasrin,🤣🤣 dan dazu wani bawan Allah ma yazo yabiya mata kudin aikin daza'a yi mata duka wallahi" Nasrin tace "Dan Allah" Kafin Najma tayi magana Baby tace "wallahi Nas ba kiji muryar sa ba me dadi, inajin maganarsa bansan lokacin dana saurara ba danna cigaba da saurarensa" Gaba dayansu suka juya suna Kallanta cikeda mamaki Najma tace "ni Baby ba Nuhu ne yazo yanzu bane?" "shine mana, to Dan Nuhu yazo sainaqi fadar abinda ya birgeni?" "gaskiya ne, amma kinsan hakan bai kamataba, tunda mutumin nan yana sanki, kuma kowa agida yasan dashi, sannan kema yan'uwan sa duk sunsanki, bai kamata kidinga yimasa wulakanci ba" Nasrin tace "wannan gaskiya ne, wulakanci bashi da da dadi, especial ma akaan mutumin daya nuna yana sanka, idan bakya sansa kai tsaye ki fada masa mana" Cikin haushi tace "bazan fada masaba Nas, shi mahaukacin inane da bazai gane cewa ba'a sansa ba? Na nuna masa nanuna masa to menene kuma na dagewa bazai rabu daniba" Nas tace "kai wasu mazanma de sai abarsu" 🤣🤣 Najma tace "wallahi kuwa, mukam ina ruwanmu, tafadi haka tana janyo ledar fruit din gabanta 🤣🤣 Dauko ayaba tayi tameqawa Baby tace " Baby Ga ayaba daga masoyi🤣" " banaso Najma bazan ciba " Tasake dauko apple tace" toga Tuffah" Cikin bacin rai tace "nace miki bazanciba bazan ciba dole nene? Kaje ma andanna ma wani asirin aciki" Gaba dayansu suka sa daria, ganin yanda tayi kicin-kicin da fuskarta, lalle Nawal batasan Nuhu 🤣 *** ***** *** Abba yana zuwa Gida yatarasu su Salisu da sauran yan Gida yafada musu abinda yafaru kowa sai murna yake yana hamdala, mama mariya tace "gaskiya Alhaji naji dadi, yanzu kaga sai kasai mana Mota maikyau wadda za'a dinga nunamu ana cewa oh su mariya ana can ana hawa motar wane da wane" 🤣 "mariya anya zakiyi hankali kuwa?kudin da ko zuwa hannu na basuyi ba? Yanzu mariya koda kudin nan sunzo wajena wacce irin Mota Zan siya? Me Mota zata tsinana min? Jinake Ga yara nan agabanki har mutum uku, nura, saifu dakuma Najma, aisu yakamata ace kinyi tunani sun tafi makaranta, to kinga ni bazan sai wata Mota inbar 'ya'yana cikin jahilci ba" "to Alhaji nawane sukai karatun babu aikinyi?Ga Salisu nan shekararsa nawa dagama karatu babu aikinyi, ko 'yar adaidaitar nan baisamu tajaba🤣🤣 Shikuma Sultan gashinan kullum a qarqashin wasu yake, shima babu na kansa, haba ni wallahi nagaji da kashe kudin karatun nan babu aikinyi " " kinsan da hakan kika daga hankali lokacin da Nawal zata tafi makaranta kikace saide Najma taje?" " Alhaji Dan Allah kayi hakuri kabar wannan maganar, tare Muke da yarafa "cewar umma Abba yace" Allah ya kyauta,to nide naje wajan Malam mungama magana dashi, kudin dana saida filina guda daya, yaqaramin dubu dari akai, Dan haka za'a budewa Salisu shago yaci gaba da juya kudin, koda ace ba'a samu albashi ba, akwai abin dogaro daki, kai kuma Sultan Ga kudin ka, kakama hanya kakoma bakin aikinka, daan Allah karnaji karnaga kayi fada da kowa musanman Anwar, domin kuwa nasan halin ka " Sultan yace" to Abba, amma cikin ransa bai qyale ba, bayajin akwai Wanda zai taba Baby yaqyaleshi, babu shi sannan yaci gaba da cewa amma Abba wannan kudin kabar shi wallahi, ahada da shima a kudin shagon, Allah yaqara hore mana gaba dayanmu" Dukkaninsu suka aamsa da amin Saif yace "Abba kuma yaya Baby tare dawa zasu tafi qasar wajan?" "Dani da ita dakuma likitan dayake kula da ita, Dan kudin ma ta hannunsa zaizo, dole anjima Zan koma naji yaya zai tsaara mana tafiyar" Cikin farin ciki ummah tace "to Allah yasaka masa da alkhaairi, shima Allah ya bashi Wanda zasu taimaka masa Kamar yanda ya temakemu" Abba yace amin, tareda miqewa, ya kalli su Sultan dasu nura yace "anjima kuje gidan Malam akwai karatu, nima Zan biyoku idan nadawo daga asbitin" Suka amsa masa da to, shikuma yayi cikin d'akinsa *** ***** *** Saida aka kawosu har kofar gidan su sannan ya kalli abokin nasa "MK mungode sosai, Allah yasaka da alkhaairi ubangiji Allah yayi ma... ✋🏻Dakatar dashi yayi ta hanyar daga masa hannu," Yas babu godia tsakanina dakai " " to shikkenan, nagode sosai, yanzu Abuja zaka wuce?" " no , bazan shiga Abuja ba, saboda Ummi ma batasan nazo ba, ina ganin Zan wuce Dubai" "toka shiga mana ku gaisa dasu mama" Murmushi yayi kawai batare dayayi magana ba, Wanda hakan ya tabbatar wa da yasir cewa bazai shiga gidanba, Dan haka yace "toba damuwa Allah yakaika lafiya" Ya yunqura zai fita daga motar yayi sauri yace "Yas" Zuciyar yasir daya yajuyo yana kallansa yace "na'am?" Cikin ransa yace To yanzu dana kirashin mezan cemasa? Kasan Baby? Kokuma ina zanga Baby? Yarinyar da sunan ta kawai yaji baisan taba, baisan kamarta ba, saide Beautiful lips dinta daya gani sau daya Dan haka yashare kawai yace "shikkenan babu komai ma sai munyi waya kawai" Yasir yace " Ok , tareda fita daga motar, sukuma sukaja suka tafi *** ***** *** Washe gari kuwa kudi suka shigo ciki account din Doc.yanemi Abba suka fara shirye shiryen tafiya Abania , kuma alhmdlh komai sunyi shi cikin kwanciyar hankali, cikin kwana hudu jirginsu yatashi daga MALLAM AMINU KANO INTERNATIONAL AIRPORT zuwa TIRANA INTERNATIONAL AIRPORT dake ALBANIA ( nene tereza ) Abangarensu Yasir suma sun tafi Germany shida qaninsa, already shi din Dan boko ne daya samu budewar ido awata qasa, shiyasa suma basu sha wahala ba wajan tafiyar tasu tareda Mu'azzam da taimakon likitan dake duba qafar yaron *** ***** *** Abu Dhabi Babban birnin Dubai Babban d'aki ne mai mutuqar girma daya amsa sunansa daki, babu wasu takarce masu yawa a dakin face gadonsa da wardrob, sai kujeru masu Ruwan zuma dasuka qara qawata dakin Sai Dan qaramin kafet ashimfide agaaban gadon Mai launin baqi da Ruwan zuma Da wata uwar plazma dake manne abangon dakin, tanada girma sosai kadan yarage tacika bangon dakin, girman ta yayi yawa, saikuma dressing mirrow dake cike da kayan qamshi, akan bedside drower computer sace qirar Apple Mai launin baqi Kwance yake yana bacci hankalinsa kwance, bargon daya rufa dashi shima baqi ne da Ruwan zuma irin me laushin nan Kamar jikin mage Gaba daya ya tattare bargon zuwa gabansa ya rungumeshi🤣 Mafarki yake ga wannan de me mashin dinnan yataho da dugu zai sake kad'eta, cikin sauri kuma da karfi yace "BABY!!! " Adede lokacin yafarka daaga mafarkin da yakeyi, yatashi zaune tareda yaye bargon daya rufa dashi yayi wurgi dashi gefe guda yana maida numfashi Kamar Wanda yayi tseren gudu Jikinsa na kalla babu vest ajikinsa bare riga, qirjinsa gashi dayawa baqi ya kwanta, sai gajeren wando ajikinsa Mai launin baqi 🤗 Kai Nawal yakamata kisayaya wa mk haka 🤔🤔🤔koba hakaba fan's Please sharhi sharhi sharhi Dan Allah 🙏🏻🙏🏻 Share please 🙏🏻 Amnah El Yaqoub ✍🏻 [1/27, 9:52 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE...🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 11&12 Baqin ciki ne da takaici suka kamashi, wai meyake damunsa ne?shikkenan daga ganin yarinya duk yabi yad'aga hankalin sa akanta? Yarasa meyasa zuciyarsa take azalzalarsa akanta, qwaqwalwar sa takasa goge sunanta,meyasa yadamu da lamarin yarinyar haaka? Yanaji aransa yanaso yasake ganinta koda sau daya ne, but meyasa hakan? Ba kasafai fararen mata suke birgeshiba because of acikinsu yake, kullum suyake gani, kuma su din yatashi yaana gani, koda ace soyaiya zaiyi bashi da ra'ayi akan farar mace gara yayi mix shi fari ita baqa 🤔 That's why yakesan abu baqi, hatta kayansa kuwa da Komai na cikin d'akinsa da toilet dole sai kaga baqi Amma kuma ya daga ganin yarinya zai mamuqata acikin ransa harda wani mafarki, kuma yarinyar ma qanwar qanwar bayansa, kawai hakurinta ne yabirge shi Afili yafurta "Tausayi ne kawai, ba abinda nake tunani bane, Tausayi ne kawai" (🤣🤣tofa) Daga haka yatashi tsaye gajeran wandon nasa duk ya baiyanar da shacin komai 🙈 miqa yayi tareda kallan murdaddan hannunsa sannan yashige toilet *** ***** *** Kwanansu daya da zuwa qasar ta Albania aka gama duk wani shiri akan aikin idonta, sun riga sunbiya kudin komai washe gari za'a yi mata aiki Washe gari kuwa tunda safe aka sauya mata kaya basufi minti ashirin ba aka shiga da ita d'akin da za'ayi mata aikin Abba yayi shiru yana tunani, da yanzu fa a Nigeria za'ayi mata wannan aikin nanda wasu watannin, domin kuwa shide yasan kansa, yasan cewa bashi da hanyar dazai saimu wannan kudin saide Ahankali adinga ta rawa harya biya Likitan daya rakosune ya bubbuga kafadar Abba "Alhaji kayi hakuri, ba wani aiki ne dazai dauki dogon lokaci ba, insha Allah lafiya zasu futo" Abba "yace to likita Allah yasa, Allah yasa adace" Yace "amin Alhaji" Ko cikakkiyar awa biyu basuyiba suka futo,tana kwance akan gadon yayinda likitoci guda biyu suka turo gadon zuwa dakin da aka basu Cikin sauri Abba yatashi yanufesu saide basu tsayaba saida suka danganata da d'akinsu Daukarta sukai suka dorata akan gadon, suka gyara mata kwanciya, annad'e idonta da bandeji fari, kanta babu dankwali gashinta Mai tsantsi yazubo har bayanta fita sukai daga dakin, likitan daya jagoranci aikin ne yashigo dakin fuskar sa daukeda Murmushi, ya d'aura mata ruwa sannan yadubi Abba da likitan "congratulation, aiki yayi kyau angama lafiya, yanzu anyi mata allurar bacci, zata dauki tsawon lokaci tana bacci kafin tafarka Idan tatashi kada kubari ta dinga sunkuyar da kanta qasa, duk wani abu dazaisa ta sunkuya qasa ba'aso tayi, saboda yin hakan zai iya haifar da wata matsalar, insha Allah zuwa gobe za'a cire mata bandejin sai kuma mugani yaya ganin nata zai kasance, shin zata gani kokuma sabanin haka, amma mude anamu bangaren mungama aiki normal babu wani problem, saide muyi fatan rashin matsala bayan tafarka " Murmushi ya wanzu afuskar Abba, har likitan yagama bayani kawai cewa yake insha Allah, insha Allah" 🤣 Likitan dasukazo dashi daga guda yabawa dayan likitan hannu suka sake gaisawa yayi masa godia da jinjina sannan shikuma yafice yabar su a dakin Waje suka nema suka zauna bakin Abba yakasa rufuwa sai farin ciki yake Yadauki wayarsa yakira Nigeria Umma yakira a lokacin wayar tana hannunta, Dan tunda yace mata yau zasuyi mata aiki ta riqe wayar tana jiran kiransa yashigo, kiran nashigo wa kuwa tayi sauri tad'aga Cikin farinciki Abba yace" Safiyya, kiyi farin ciki kiyiwa Allah godia, anyi aiki lafiya, gatanan a kwance tana bacci, likitan yace zuwa gobe zasu cire mata abin idonta, sai muyi addu'ah kuma Allah yasa anyi a sa'ah" Tace "Alhamdulillah, Allah abin godia" Salisu da Sultan dake gefenta sunajin furucinta suka fara Fara'ah Sultan yace "wayyo umma Dan Allah sakata a handsfreee" Shi kam Salisu qwace wayar yayi daga kunnanta yasaka musu ita a handsfree, nanfa sukaji komai, Kamar ba samari ba haka suka d'auki ihun murna, hakan ya janyo hankalin yan gidan duk sukayo falon ummah kowa yana tofa albarkacin bakinsa, yau kam mama mariya ma daka ganta zaka tabbatar tayi farin cikin jin wannan labarin 🤣 Anan fa Gida ya kaure da murna, kowa yana hamdala cikin ransa, Abangaren umma kuwa addu'ah take ta kwararowa wannan bawan Allah daya biyawa yarta mace qwaya daya kudin magani *** ***** *** Doc. Yadubi Abba "Alhaji zandan fita nasiyo mana wasu abubuwan dazamu buqata kafin allurar tasake ta insha Allah Zan Zan dawo" Abba yace "to likita adawo lafiya" Likitan nafita Abba yakama hannun 'yarsa yariqe yana Kallanta, fatansa daya Allah yasa adace akan aikinda akayi Yana zaune shiru har likitan yadawo da kaya ahannun sa, rigar sanyi ce yasiyowa kowa da kuma fruit da sauran abubuwan dazasu buqata *** ***** *** "usy yakake yagari" "lafiya Sultan , ya kwana biyu" "alhmdlh wallahi, ina kaga Anwar ne? , inata nemansa banganshi ba, Allah yasa yana gari🤣" Usy yace"aikuwa Anwar baya nan, idan baiyi sati d'aya da barin gariba to yakusa sati gaskiya, me yafaru? " Sultan yace" wallahi nemansa nake ruwa ajallo usy 🤣, akwai maganar da zamuyi Mai muhinmanci " " kai Sultan ka fadamin gaskiya mana, meyake faruwa kake neman Anwar? " Saida Sultan yayi ajiyar zuciya sannan yace" wallahi Usman ina fad'ama qanwata ya lalatawa idonta, yarinyar fa har makancewa tayi, mu kaje gidansu muka sanar da ubansa Allah shine mutumin nan yayi mana korar kare🤣" Usman yace" Bala'i, anya kuwa Anwar yasan cewa ita qanwar ka ce? " " inma bai saniba idan yaganni yaganta ai dole zai gane, saboda sonake na tisa qeyar yarinyar, na sata agaba Muje tarama abinda yayi mata da hannunta, munje munkai qara wajan yan sanda, amma wani daga cikinsu yabamu shawara akan mujanye case din, saboda Mai unguwa sale zai iyayin komai akan hakan, kuma idan mukaje kotu za'a iyayin watsi da qarar, shine nakeso na kamashi itama ta lalata nashi idon kaga anyi 50 50 kenan 🤣yayinda ubansa yakaimu kotu kaaga anan dole a saurari qarar, tunda mu yanzu idan muka kaishi babu abinda za'a yi masa Amma kaji usy wai ahaka Abba yake cewa narabu dashi " " kata'i, shine abinda yafuto daga bakin usy🤣🤣sannan yace "Sultan wannan ai ba abin yafiya bane, idan ku kunyi shiru ai anbashi damar dazai sake yiwa yar wani haka" Sultan yace "kaima de kafada" "Amma Sultan baka kyauta minba dabaka kirani munje tare daku gidanba, narantse da Allah dakunje Dani inba saina wankawa Mai unguwa sale mari ba 😳🙊saide yasa adaureni," Sultan yace "abinda nasoyi kenan Abba ya katseni" Usy yace "wallahi Anwar bayanan, yaje Uganda, amma inde yadawo Zanzo har Gida nafadama" "Usman lagos zankoma, Abba yace natafi, sannan itama yarinyar yanzu suna Albania anayi mata aikin idon Acan, sai sundawo sannan zanzo naganta, ina fatan a lokacin Data dawo shima Anwar yadawo, zanzo naganta kaga a lokacin saina ritsa shege🤣" "good hakan yayi, Allah yasa lokacin dazaka zodin shima yadawo" "usy koda baidawo ba Zan jinkirta zuwan nawa har sai lokacin daya dawo, nide abinda nakeso dakai shine daka ganshi kamin waya" "to shikkenan Sultan saika jini," Daga haka sukai sallama *** ***** *** Washe gari tunda asuba Abba dayai sallah a dakin nasu yafara karatun qur'ani Ahankali, karatun dayake ne yatashi Nawal daga baccin datake Ahankali ta yunqura ta tashi, Dasauri Abba yaqaraso ya riqeta "Nawal kina buqatar wani abu ne?" "Abba fitsari nakeji, kuma da yunwa ma🤣" Yace"to bari akira likita", yana fita yadawo da wata mace, itace takamata har zuwa toilet tayi fitsari tareda wanke baki, suka futo " Gadon tamaidata ta kwantar, itade mamaki yagama kasheta cikin sauri tace" Abba bata barni nayi alwala bafa " Adede lokacin likitan dasukazo dashi yashigo dakin tareda bata amsa" ai saide kiyi hakuri har acire miki wannan abun na idonki sannan ki rama sallolin dake kanki, keda ba'aso ko abu ne kidauka aqasa saboda idonki " Abba yayi Murmushi yace" to kinji " Sannan suka gaisa, itama ta gaishe su tayi shiru, Abba yace" kidinga addu'ah fa, anjima zasuzo su cire miki wannan abun na idonki, idan anyi nasarar aikin idonki zai bude" Murmushi tasaki tace "to Abba zanyi" cikin zuciyarta kuwa murna ce fal, idonta zai bude zataci gaba da ganin su ummanta Wata zuciyar tace mata toshi kumafa?mutumin daya ceci Rayuwar ki daga fadawa makanta ta din-din-din? Murmushi tasake saki ita kadai, to kodan tasake jin muryar sa ai dole ma ta nemeshi, bare kuma yayi mata wannan kirkin ai dole ma ta nemeshi a duk Inda yake (tofa😳🤔) Shide Abba yaga tana ta faman Murmushi, amma bai kawo komai aransa ba, yadanganta hakan da murna akan maganar dayayi mata Sai wajan sha daya saura sannan likitoci suka shigo dakin nasu kusan su uku Ba ita da akaiwa aikiba hatta su kansu likitocin idan kadubi fuskar su zaka tabbatar suna cikin shakku, kowa fatansa asamu nasara akan aikin nata Gabanta kawai luguden faduwa yake, yanzu idan aka kunce mata tace bata gani shikkenan fa tariga tazama makauniyar karfi da yaji Wanda zai cire mata ne cikin sigar rarrashi yace "ki kwantar da hankalin ki kinji?sannan yafara warware mata bandejin Ahankali Mutanan dakin duk sunyi shiru 😱kowa jiki yayi sanyi, musanman Abba, Wanda mutanan Nigeria suke jiran kiran wayarsa🤔 Cikin nutsuwa yake warware mata bandejin harya cireshi gaba daya,idanunta alumshe, yace "Open your Eyes" Ahankali tafara bude idonta harta bude shi gaba daya, cikin sauri ta maida idonta tarufe ganin wani irin haske daya ziyarci idonta Gaba dayansu hankalinsu yana kanta, kowa jira yake yaji abinda zatace Likitan yace, "bude mana " Sake budewa tayi ta kalleshi, sannan ta kalli Abba, tasake kallan likitan dasukazo tare amatsayin Wanda yayi musu jagora 🤣 Abba de atsorace yake, 🤣 Likitan yace "kina ganina?" Ahankali ta daga masa kanta, sai hawayen farinciki tace "ina gani, amma dishi-dishi nake gani" Gaba dayansu likitocin suka fara murna ganin anyi nasarar aikin, yadubi su Abba yace, "aiki yayi kyau, dama dole ranar da'akai mata aikin bazata gani karkar ba, dole sai Ahankali idonta zai washe taci gaba da gani sosai, zuwa gobe za'a iya sallamarku" Abba yadaga hannu sama yace "Alhamdulillah, Alhamdulillah, Allah nagode ma" Fita likitocin sukai daaga dakin kowa na farinciki Suna fita likitan dasukazo tare yadubeta "to yanzu de kuka yaqare ko? Tunda kinga abbanki, shikkenan kuma idanu sun bude" Hawayen idonta tashare tace "Abba ashe Zan sake ganinka? Abba Dan Allah kiramin umma tah" Shima kansa dadin yakeji yace "to bari akira su, yana kira baiyi magaanaba yabata wayar, cikin sanyin jiki umma tadaga tace" Alhaji yaya ake ciki? Idanun nata sun bude? Hawayen farin ciki suka sake zubo mata tace "umma nice, Umma idona yabude, ina ganin komai, Ga Abba ma ina ganinsa da idona" Ai cikin murna umma tafuto daga falonta tanufi dakin mama mariya tace "maman mus'ab idon Baby yabude" sai hawaye, nan danan umma tafara shashshekar kuka, duk abinda sukeyi Nawal tana jiyosu, itama anata bangaren hawaye take, Abba kuwa yazuba mata ido yana Kallanta wani irin farinciki yaana ratsashi Shi kansa likitan dasukazo tare jiyake Kamar yayi kuka saboda tsabar farin ciki Mama mariya tace "Aiyiriri 🤣jama'ar Gida Baby de tawarke" Aifa lokaci daya suka kaure da ihun murna, har hakan ya janyo hankalin maqota, aka fara tambayar ba'asi Najma Data futo daga wanka daga ita sai daurin Zani 🤣takarbe wayar tace "shegiya Baby ido kuma yabude, fadamin ya kikaga jirgi?" Dukda tana kuka hakan bai hanata darawa ba tace "Najma taya zanga jirgi nida nataho a makance?" Tace "ke wallahi namanta,😃 idan zaku dawo ki karbi wayar Abba kidauko mana photon cikin jirgin mugani" "to Najma Zan dauko, ina wayata?" Najma tace "tana nan naboye miki ita adaki," "to kisa min ita achrge, kuma kikira Nas kifada mata Dan Allah" "to Zan fada mata, Ga yaya Sultan ma da yaya Salisu sun shigo" Suma karbar wayar sukai kowa yana taya ta murna, daga nan sukai sallama da yaya Sultan akan idan sun dawo zaisa lokaci yadawo yaganta 🤔 Saida aka bawa kowa wayar yayi magana da ita sannan takashe wayar tana share hawaye, nanfa yan'uwanta kowa ita yake tayawa murna, gaskiya tayi sa'ar yan'uwa, kowa soyaiya yake nuna mata Ta bawa Abba wayar shikuma yakira Malam yanayi masa bayanin komai, aka ba tashi suka gaisa yanata tsokanarta Saida tagama waya da Malam tashare guntun hawayen idonta, cikin ranta tace "ita kuwa dame zata sakawa wannan mutumin? Bai santaba, babu wata alaqa tsakanin su amma har ya iya bata wannan gudunmawar, "MK" sunan yafado mata cikin qwaqwalwar ta, waye mk? Yaya zatai tasake ganinsa Taji muryar sa?wacce irin godia zata masa? Dame zata saka masa? Tunani tasake yi sannan taci gaba da zance cikin zuciyarta tabbas babu abinda zatayi masa ta nuna godiyarta agareshi face tayi masa tayin auren ta 😳🙆🏻 (aradu kin taro december Nawal 😱to inba mk sai baqa ba😂) Ganin tana ta tunani tayi shiru yasa Abba yafara janta da fira harta sake tanada daria, daga qarshe ma ta tashi tana ganin tsarin dakin nasu, sannan tawuce toilet domin yin alwala *** ***** *** Kamar yanda doctor's suka fada hakace ta kasance, washe gari aka sallamesu dasafe Saida suka gama had'a komai nasu sannan suka nemi ticket sukayo gida, Nawal kam tasha kallo, domin kuwa abinda bata ganiba atahowarsu yanzu ta ganshi Sai bayan azahar suka sauka akano, gida kowa yanata murna, Salisu yaje yasiyo kaji guda uku akayi musu hadaddan abinci Taxi suka tara ta kawosu Gida, yayinda shima Doc. Yawuce Gida, Tun kafin su futo daga cikin motar yan gidan suka mamaye jikin motar, tana futowa dukansu suka fara rungumeta saida suka kaita qasa🤣 Daga nan suka shiga Gida aka fara baje kolin fira, maqota sunata shigowa suna taya umma murna, Najma kuwa taqi tafiya nan da can hannunta yana cikin na Nawal, saida sukaci abinci sannan tafara bawa su nura da saif da Najma labarin abubuwan Data gani Har dare suka kai sunata fira abin sha'awa Da daddare suna kwance da umma adaki, Umma ta dubeta"Nikam baby abbanku yayi miki magana ne akan abinda yafaru? " " A a ummah, baimin magana ba, tunde fad'an da Malam yamin a asbiti, amma shide baicemin komaiba " Umma tasaki ajiyar zuciya" to Allah yarufa Asiri " Fira sukaci gaba dayi sama samah daga nan bacci ya daukesu Ga kanta Gana mahaifiyarta Washe gari Abba ya shirya tsaf, kasancewar ba ummah ce adakinsa ba mama mariya ce, Dan haka yaleqo dakin nata, anan yagansu suna bacci Kamar zata maida Nawal cikinta🤣 Murmushi yayi yafara kiran sunanta harta farka "cikin yanayin bacci tace Alhaji zaka fita ne?" Yace "eh zanje asbiti likitan da mukai tafiyar nan dashi yace yanaso naje, sannan kuma nima dama inaso naje wajansa na tambayeshi number wannan bawan Allah daya temaka mana, inaso na kirashi nasake yimasa godia, inso samu nema saimu shirya nida Malam Muje har Gida muyiwa iyayen sa godia, saboda naduba jikin katin daya bamu babu number wayarsa ajiki " Tun lokacin dayayi maganar zuwa asbiti tafarka daga baccin datake, amma sai tayi shiru tana saurarensu 🤣tanajin maganar number waya tayi hamdala ciki ranta Umma tace" to Alhaji saika dawo " Abba yana fita kofar Gida yahadu da Nasrin tazo gidan itama, kasancewar yasan ta kuma yasan tsakanin ta da yaransa yasa ya tsaya suka gaisa sosai, harda tambayarta mutanan gida, sannan ta shige gidan, shikuma yayi asbiti Yana zuwa asbiti likitan yace "Alhaji dama akan maganar sauran kudin ku ne, inaso kubani account number natura muku abinku" Abba yace "to likita mungode, amma karaba mana, kaima ka dauki sauran" "A a Alhaji, idan ban temaka mukuba ai bazan karbe muku ba, dama million goma yaturo, munyi amfani da million biyar da rabi, saura hudu da rabi " "to likita Dan Allah ka dauki wani abu aciki, nima idan ka dauka din zanji dadi ai" Yace "to shknn Alhaji, zan dauki Rabin, saina turo muku million hudun , nagode sosai, Allah yabar zumunci" "amin likita, amma Dan Allah ina zamu samu number wannan yaron ? Inaso na kirashi naqara gode masa," "gaskiya Alhaji nide banida number sa, asali ma ni bansan shiba ranar nafara ganinsa, kasan number manyan mutane Kamarsu, wahalar samu take, mutum saiya rasa wajan wama zaije yanema, amma kajirani, zanje wajan director nasan bazai rasaba" Abba yace "to alhmdlh, nagode sosai saika dawo" Likita nafita bai dadeba yadawo da number arubuce a takarda, yabawa Abba tareda karbar account number din nasa, daga nan sukai sallama Abba yayo gida Abba yana zuwa gida mama mariya takawo masa abin kari, yace taje takira masa Nawal Mama mariya na futowa ta duba daki bata ganta ba, tajuya zata koma dakin abban taganta tashigo da hijabi a jikinta, tace "kekuma daga ina kike?"😏 "mama Nasrin naraka soro, babu Inda naje" "to kije abbanku yana nemanki" Dakin abban tanufa, a lokacin takardar tana hannunsa yana kokarin saka number aciki Tashigo ta zauna agefensa, idonta kar akan takardar hannunsa😉 Tace "Abba gani" Takardar ya ajiye agabansa sannan ya fuskanceta yace "babu Inda yake miki ciwo deko?" Kanta aqasa tace "babu ko'ina Abba, lafiya kalau nake," magana take masa, amma gaba daya hankalin ta yana kan takardar dataga anrubuta number ajiki Kasancewar layin nasu na manya ne number special ce nan da nan ta haddaceta akanta💃🏻 Abba yace "shikkenan zaki iya tafiya" Kallansa tayi tace"abba harka karbo number mutumin ne? Naji umma tace zaka je kasamo number sa😱🤣 Yace "eh nasamo, gatama har nasaka acikin wayata, yaqarasa zancen yanayi mata nuni da takardar dake gabansa Nan da nan fuskar ta tanuna farin cikin datake ciki, tace to Abba atashi lafiya, tamiqe tafice daga dakin Bayanta yabi da kallo cikeda mamaki, cikin ransa yace ita kuma menene take tawani Fara'ah? 🤔🤔 Tana zuwa daki ta dauki wayarta tayi saving number aciki da sunan 'my Choice' (tab😳) Dole ma tasa kati awayarta ta kirashi da daddare, sai Murmushi take ita kadai Kamar sabon kamu 😒 Najma ce tashigo dakin ta zauna agefenta tace"ke Baby kin dawoma amma kin wani liqe adaki Kamar Anwar din zai shigo Gida yakamaki? Haba yakamata ki futo tsakar Gida asha fira " Ajiyar zuciya tayi ta dubi Najma, tace" ina nan ina tunanin za'bina " Najma ta juya idanunta tace" zabinki? Waye kuma zabinki? Kode kin fara son Nuhu bansaniba? " Lokaci daya tabata ranta tace" waye kuma Nuhu? Kinga ni MK nake nufi " Kallanta tayi dakyau tace" Baby kinada hankali kuwa?kyautar million goma fa ba dubu goma bace, cikin yan siyasa ma bakowa ne zai dauki zunzurutun kudi har million goma yabaka ba, to banqiba gwamnoni haka, kinsan kuwa tunda yayi wannan kyautar ba qaramin mutum bane, shine zakice kina tunanin sa, nasan qarshan maganar dai shine kice kina sonsa, kinsan matansa nawa? Kinsan halinsa? Mutumin kirki ne kona tsiya? Sufa irin wannan manyan mutanan ba kasafai suke zama da mace guda d'ayaba " Itama Kallanta tayi tace" Najma, kinata maganar wani kudi million million, ni waye yace miki Dan kudinsa nake sansa? Kawai nima haka naji ina sansa, sannan ni koda yanada wata matar hakan ba zai dameni ba tunda shi nakeso dole naso abinda yakeso, koda matansa uku ni Zan roqeshi ya aureni amatsayin ta hudu 😳🙆🏻 Najma tace "to wallahi bari kiji, Dan baki ganshi bane ranar daya biya miki kudin aikin idonki a asbiti, mutane ne suke take masa baya Kamar wani Dan siyasa, yasin wannan mutumin duk da banganshi ba ko a 'yar aikinsa ba zai daukeki ba Baby 🤣🤣 Nusaiba Muhammad saqonki ya iso gareni, sau dayawa zakaga ana karanta littafi amma ba' asan ma'anar sunayen taurarin littafin ba, abinda sunan NAWAL yake nufi shine (kyauta) NAJMA kuma (tauraruwa) NAJMATY ( tauraruwata) Naci karo da Comment din wani bawan Allah dayake tambayata wai Wacece Baby din da MK yakesan yasake gani? 🤔 Idan kana bibiyata daaga farko naayi bayani cewa yarinyar sunanta Nawal, kasancewar adakinsu babu mace sai maza shiyasa yayunta suke kiranta da Baby, Beauty kuma qawarta ce take fada mata hakan,shikam mk ai bai santa da Nawal ba, da Baby yaji ankirata, kaga kuwa aishi Baby zaice, Allah yasa Wanda basu ganeba sun fahimta yanzu Banajin dadin yanda wasu basasan yin Comments bayan kuma sun krnta, inasan sharhi sosai (yaya makomar alwashin da Nawal ta dauka akan mk?) (shin waye mk?) Mutara zuwa gobe insha Allah Amnah El Yaqoub ✍🏻 [1/28, 11:26 AM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE...🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub *Gaskiya Babu abinda zance tsakanina da 'yan group din Khaleesat Haidar sai godia akan yanda suke zuba sharhi, ban taba tunanin book din zai samu karbuwa hakaba shiyasa na sadaukar da wannan shafi agareku* 💃🏻💃🏻💃🏻 13&14 To yanzu waya fadamiki su masu aikin basuda qima? Ai idan nasamu ya dauke ni aiki shikkenan zance yaqare yagama sona, Kamar baki karanta labarin shalelan baba ba? " Najma tace" kada kiyi kuskuren hada Rayuwar novel da Rayuwar ki Baby, marubuta suna saka abubuwan da bazai taba faruwaba agaske acikin novel,misali :ya rungumota, yakama hannun ta, yayi kissing dinta wannan duk tatsuniyace, kawai maggi ne suke qarawa miyar littafin su Dan yayi dadi, amma agaske cikin al'ummar hausawa yarinya Mai tarbiya ai bazata taba yarda hakan tafaru a gareta ba Sannan itama shalelan da tayi aikin aka sota aiba haka kawai yaso taba, da temakon yar'uwarsa, ke kuwafa? Wakika sani nasa dazai soki harya temaka miki kisamu shi mk yasoki? Kamar fa kiwayi gari ne kice ke Mai kamfanin mtn kikeso, Dan Allah Baby awacce duniyar zaki sameshi? 😂🤔Saiki hadu dashi ahanya ma yawuce kiwuce bakisan shine ba, nide shawara ta agareki kicire wannan al'amarin daga cikin zuciyarki, wahala kawai zakisha " Budar bakin Nawal sai tace" ai dama ita soyaiyar gaskiya sai ansha wahala ake samunta, 🤔kawai Najma kifadi alkhaairi ko ki shiru " Miqewa tayi tace" nayi shiru, kisha tunani lafiya Baby "daga haka tafice daga d'akin *** ***** *** Har zuwa yamma tana d'aki tana tunanin mafita, ta saqa wannan ta kunce wancen nazari tayi akan kalaman Najma, kuma fa aduk cikin maganganunta babu na yarwa🤔gaskiya ce abaiyane, yanzu idan nemansa zata fara ta wacce hanya zata bi? Hanyar farko de itace number sa kuma tasamu, hanya ta biyu kuwa itace nemansa, ta ganshi yaganta, Dan haka dole zata nemi shawarar Nas, tasan cewa bazata bata shawarar banza ba Umma ce ta leqo cikin dakin tace "kije Nuhu yazo inji Saif,"tareda juyawa Wani haushi ne yakamata, ace za'azo wajan ka amma akasa sanar dakai? Ai aqalla ko awaya ne akiraka aji kana Gida ko bakanan, kanada lokaci ko bakada shi? Amma kawai shi kullum babu tunani babu komai saide ya wanke qafa yazo 🤦🏻‍♀yanzu Inda girki take haka zata katse kenan taje wajansa Tsaki tasaki tadauki dogon hijabinta tasaka tafice daga dakin Umma tana zaune afalo ta kalleta "ahaka zaki fita idanunki fari qal ko kwalli babu?" Murya ciki-ciki tace "umma bansan zaizo ba, bai fadamin ba shiyasa ban shirya ba, kuma likita ma ya hanani saka kwalli (🙆🏻🙊😳kai) " ke kika sani, idan bakya sansa meyahana kifada masa gaskiya Tun tuni, Tun magana bataje ko'inaba " Itade batace komaiba tafice, ta iskeshi a kofar gidansu azaune akan wani banci, tasan aikinsu Saif ne wannan, a tsaye ta tsaya masa aka tareda sallama 🤣 Ya amsa mata cikin sakin fuska," My heart Rabin raina ya hanya? " Tace" lafiya "😖 " to Alhmdlh ido kuma sun bude Allah yaqara kiyayewa gaba, " " amin ya Allah, wai Dan Allah Nuhu na tambayeka " " inajin ki malama Nawal " Tace" meyasa kake sona ne? " Murmushi yayi ya gyara zama" abu na farko shine kinada kyau, zaki dinga haifamin yara masu kyau kamarki, amma nafiso suyi kamarki kawai, jikin kuma saisu iyo nawa, kinga Ga kyau Ga tsawo kuma Ga qiba 😳😱, kuma masha Allah kinga nidin dama gentleman ne, saikiga ana layi a kofar gidana"🤣 Cikin takaici tace" Nuhu saikace samudawa? 😂😃Kasan tsawonka kuwa? Tsawo ne dakai Kamar daran mutuwa, ahakan za'ayi layi a kofar gidanka? Dariyar yaqe yayi, shi yana ganinsa da tsawo gad'an haskensa amma shine take masa haka Yace "to ai inde sunyi kyanki to banida damuwa, sai abu na biyu shine tarbiya, kinada tarbiya, Ga kuma uwa uba hakuri, Allah ya hore miki hakuri kasancewar yana mura sai Jan hanci yake🤦🏻‍♀gashi babu tissue ahannunsa, kasan kana mura kuma zaka je wajan budurwa zance saikazo da tissue kodan handkerchief, 🤣🤣 yaci gaba da cewa saikuma Breast, Allah ya hore miki su nidama kuma inason na auri mace Kamar hak... Bai qarasaba majina tataho ta hancinsa🙆🏻🤦🏻‍♀🙈😩🤣 Tana gani tafara yamutsa fuska😣, zuciyarta tafara tashi, Nuhu wanne irin qazami ne, amai taji yataho mata, cikin sauri ta daakatar dashi tace "Nuhu Zan shiga Gida, aiki nake ka katseni," daga nan tayi wuf ta shige cikin Gida😂 Tana shiga Gida mus'ab Dan autan Mama Mariya yashigo yaje wajan ta yace "yaya Baby" Tayi zatan abin arziqi zai fada mata tace "na'am mus'ab" Yace "naga hancin Nuhu da majina 🤣" Haushi yasa ta dafe kanta da hannunta🤦🏻‍♀tace "Mus'ab wuce kaban waje" Sum Sum yaron yafice daga falon🤣 Tayaya ma zata auri Nuhu bayan qannanka ma sunsan halin qazantarsa Da daddare taje wajan umma tace "umma kinada dari biyu kibani nasai kati Zan kira yan school dinmu 😱? "kiduba gefen waccan kujerar kidauka" Tace "to" sannan tadauka tafice daga gidan, kasancewar akwai shago akusa da gidansu nan danan tasiyo tadawo, yau umma a dakin Abba take, shiyasa ta bari saida tazo bacci sannan ta kirashi, amma abu daya ake fada mata shine layin bayakan waya🤦🏻‍♀ Tashin hankali ne ya bayyana afuskarta qarara, duk wannan murnar datake zata kirashi hakan yatashi abanza kenan? 🤔 Number Nasrin takira, bugu uku tadauka tace "Beauty ya kike yagida?" "lafiya lau Nas zaki shiga school ne gobe?" "eh Zan shiga insha Allah, meyafaru?" "inaso ne zamuyi magana Mai muhinmanci, saimun hadu goben kawai" "toba damuwa Beauty saimun hadu" Kashewa tayi taci gaba da kiran number, saide takira yakai sau talatin, amma amsar de guda dayace, haka ta hakura tayi addu'ah ta kwanta bacci cikeda damuwa😖 Washe gari karfe tara ta shirya tsaf cikin hijabi dogo har qasa, fuskarta fayau babu kwalliya, sai powder kawai Data shafa, ta lakuci Vaseline tashafa a lebenta, sai pink lips dinta yayi mutuqar kyau sai sheqi yake Wajan umma taje tace "umma natafi school" Kallanta tayi, Kamar de tahanata amma sai tayi shiru ganin ta qwallafa ranta akan karatun "to saikin dawo" Tana fita ta tsaya a kofar Gida har saida Allah yakawo Mai adedeta sannan tahau, sunzo dede Inda tahadu dasu Anwar tacewa Mai adedetan "bawan Allah yisauri Dan Allah," saboda jitake Gabanta yana faduwa sosai, Kamar zasu sake tareta (in banda abinki suda basusan ki bama kullum fuska cikin niqab tayaya zasu ganeki🤔) Cikin qaramin lokaci ta isa makaranta, Nasrin na jiran ta agaban hall din tana zuwa tace" Beauty yazuwa haka babu niqab? "Hmm wallahi Malam ya hanani sakawa, Tun lokacin da abinnan yafaru" "gaskiya ne Allah de yaqara kiyaayewa," Basufi minti ashirin da shiga hall dinba malami yashigo, aikuwa kowa sai Kallanta yake saboda basusan fuskar ba Ita kuwa da tasan kowa ko a jikinta, har malamin yagama karatu yafara tambayoyi amma cikin maza ne kawai suke amsawa, mata sunyi shiru🙆🏻😳 Malami ya kalli wajan mata yayi musu wata tambayar nanma shiru 😳, aifa karkaso kaga ido wajan maza,Nasrin tayi qasa da murya tace "nikam babu abinda nafahimta wallahi, bazan daga hannu nabada amsa ba daidai ba, ke Beauty inkin sani kifada masa " nasani Nas, amma wallahi tsoro nakeji, gabana faduwa yake, banaso ayita kallo nah "lalle Beauty aikuwa yin shirunki shine zaisa adauka mata jakai ne wallahi" Malami yaji shiru yasake cewa babu amsa? Cikin faduwar gaba tadaga hannu, aikuwa sai ido yadawo kanta Malamin yace "inajin ki" Maimakon ta bashi amsa saita tata shi taje wajan sa ta karbi makar hannunsa tariqe shide yanata ganin ikon Allah, bayani tafara yi da baki, amma kokadan taqi kallan bangaren maza🤣 Hall yayi tsit, kowa ita yakeji, sosai tayi bayani sannan tafara rubuta example, tana sake yin bayani, dukda muryar ta tana danyin rawa haka de tadaure tayi Tabawa malamin makarsa, aikuwa me za'ayi inba ihu da tafi ba, sosai ta birge kowa, saboda ba kasafai ake samun mata masu irin wannan jajircewar ba Tana zama wata dake bancin bayaansu tatabota tace "Nawal ga wani abokina yaturomin text yanzu wai yana sonki 😳" Kai ana budiri a jami'ah🤣🤣Ga malami a aji amma wasu saqon soyaiya suke turawa Murmushi kawai tayi mata batare datace komai ba, suna fita daga lacture Nasrin tace" Beauty yau kinyi kokari, kin bawa kowa mamaki, inajin ki wacce magana kikeso muyi? " Cikin nutsuwa tace" Nas nakasa cireshi araina " Zaro ido Nasrin tayi cikin murna tace" wow, yau Beauty anfada soyaiya, fadamin waye shi? " "MK" Mamaki yakama Nasrin, "wai kina nufin mutumin daya biya kudin aikin ki?" Daga mata kai tayi, idonta na kawo ruwa 🥺 "to dama kin hadu dashi ne Acan qasar da aka miki aikin idon?" " ban hadu dashi ba, Tun lokacin danaji yana magana da baba nake tunanin sa, naji kawai yana birgeni duk da banganshi ba, nafada wa Najma tacemin wai qilama yanada aure, yafi karfina, narabu dashi, wai ko a 'yar aiki bazai daukeniba 😭, nasamu number sa awajan baba danaji yace zai kirashi yayi masa godia, shine nasaka number a wayata nadinga kira jiya taqi shiga, karshema layin bayakan waya haka aka nunamin, Nas ina sonsa wallahi, koda ace yanada mata wallahi Zan iya zama dashi, koda shi bayasona ni ina sonsa, ki temaka kiban shawara, Yaya zanyi? " Ajiyar zuciya tasauke, ta saka hannu ta goge mata hawayen idonta" kiyi hakuri Beauty insha Allah, Allah zai kawo mana mafita, kinsan garin dayake ne? "A a Nas bansaniba" "Ok kinde san likitan dakuka je Albania tare dashi ko?" "eh nasan shi Nas" "yaya sunansa?" Nawal tace "doctor babangida" "shikkenan kiyi hakuri, yanzu tunda bamuda wata lacture tashi Muje" Kallanta tayi "ina zamuje Nas?" Kai tsaye tace mata "Asbitin Malam Aminu" *** ***** *** Kasancewar Abba yana gidan Malam shiyasa kwata kwata bai nemi Nawal ba, kuma yasan cewa safiyya bazata barta taje ko'inaba harsai yayanke hukunci akanta. Malam ya kalleshi yace "muhammadu ya ake ciki dangane da karatun su Nura? Yaya kukai da mutumin?" Abba yace "Malam nakira wani abokina dayake koyarwa a A.B.U zaria, nayi masa magana akan yarana maza guda biyu dasukai candy bana, inaso ya temaka ya nema musu admission, yakumace insha Allah zaiyi kokari yaga sun samu gurbin karatun, sannan yafadamin kudin registration dinsu,saboda haka naqara dubu talatin akan nakowaccee shekara incase ko zasu iya qarawa, na turawa Sultan kudin registration din Nura da Saif gaba daya na shekara hudu, nikuma zanci gaba da daukan nauyin kudin Mota dana abinci da sauran abubuwan buqata, amma maganar kudin registration de idan lokaci yayi sai suje wajan Sultan, saikuma Najma idan anfara yin jamb saita sake rubutawa itama idan Allah yasa taci jamb din saita shiga B.U.K Ita kuma zan turawa Salisu nata kudin registration din, itama idan lokaci yayi sai taje wajan sa ta karba Malam ya jinjina kai yace "muhammadu kayi tunani Mai kyau, amma ita kuma Nawal dinfa? Banji kayi maganar nata karatun ba" "Malam ina sane da ita, akwai abinda nake tunani akanta tukunna" Malam yace "to alhmdlh,wasu mutanan suna dauka haihuwar 'ya mace wahala ce, amma basusan ta Sanadin ta zaka iya samun alkhaairi ba, kagade abinda yafaru Ga Nawal, gashi Sanadin ta yanuwanta ma zasu tafi makaranta, yanzu de abinda Zan fadama shine, kaje kasa afara gyarama gidanka, sannan filinka daka siyar kanemi wani kasiya kamaida abinka, sauran kudin kuma saikaci gaba da amfanin yauda gobe dashi" "to Malam insha Allah, daga nanma Zan wuce wajan masu saida kayan gyaran asiya akai gidan inyaso sai afara gyaran dawuri, sannan kaima Zan turo maka wani kudin, Zan qara dubu Hamsin akai asayi abin sadaka ayiwa wannan bawan Allah, Dan yaron nan daga ganinsa yana buqatar addu'ah "🤔🤣 Murmushi Malam yayi,cikin ransa yace" kome yagani a tattare da yaron yake cewa yana buqatar addu'ah? Afili sai yace "to muhammadu, Allah ya shige mana gaba, nagode" Daganan sukai sallama Abba yatafi *** ***** *** Cikin Murmushi yace "A a Nawal yanmata yau kece a office din namu" "eh wallahi doctor nice ya ayyuka" "aiki da godia, ya wajan Abbanki? “ " yana nan kalau, "daga nan tayi shiru Nasrin sai zungurinta take amma takasa magana sai shine yace" meke tafe daku ne, ko zuwa kukai mugaisa " Tace" am likita dama... Dama.. Munaso kafada mana garin... Ganin taana neman yimusu 'baran' 'barama ta zubda ajin mata 🤣🤣yasa Nasrin tace "doctor jiya wai Abbanta yazo yakarbi number wannan mutumin awajan ka, to shine suka dinga kira taqi shiga, shine tacewa abban nata zatazo da kanta wajan ka idan kanada wata number kabamu". (kai kai zuri😱🙈) Murmushi yayi yakalli Nawal "kinaso ku gaisa ne kema?" Murmushi tayi batace masa komai ba, yasake cewa "ai hakan yanada kyau kinsan manyan mutane may be baya qasar ne shiyasa baku sameshi ba (fada matade🤔) Yaci gaba da fadin" Amma gaskiya banida number sa, wannan dinma awajan shugaban asbitin nan nasamu, " Nas tace" ikon Allah, toshknn doctor mungode, amma shikam awanne garin yakene? " Yace" wallahi bansaniba, amma akwai abokin aikina dasuka fita germany gyaran kafar wani yaro Wanda shi wannan yaron qanin abokin shi mk dinne saide na tuntubeshi naji ko yasan Dan inane" Cikin murna tace "to Doc. Mungode" Wayarsa ya janyo yakira dayan likitan yasaka ta a handsfree yanda zasuji komai, ana dagawa yace "abokina ya ayyuka?" "aiki alhmdlh wallahi gashi muna ta fama" "masha Allah, dama akwai wasu bayin Allah ne sun kira number mk basu sameshiba shine suke tambaya wai shi din Dan wanne gari ne? Shine nace saide na tambayeka tunda kunyi tafiya zuwa germany kaida abokinsa, ko zakasan wani abu daya danganceshi?" "eto gaskiya abinda nasani shine naji abokin nasa yana fadawa qaninsa cewa shi mk din Dan Adamawa state ne, cikin garin yola, amma yana zaune a Abuja, saide mafi yawan harkokinsa yana gudanar dasu ne a qasar Dubai, amma baya cikakken sati biyu baizo Nigeria ba, maganar waya kuwa naaji yana cewa sai ranakun aiki yake amsa waya 😳🙆🏻, idan ba week day neba baya amsa waya saide in shine ya nemeka " Yace" to shknn mungode, sai anjima " Yana kashe wayar yadubesu yace" to kunji," Murmushin yaqe Nawal tayi" tace toshknn likita mungode, insha Allah zamu fadawa abban, ngd " Yace" toki gaishe shi nagode sosai " Fitowa sukai daga office din jikinsu a sanyaye, ta dubi Nas tace" Nasrin mutumin nan yafi qarfina, sai hawaye sharrr " " haba Nawal, ya zaki karaya Tun yanzu? " " Nas kinajifa abinda akace akansa, yana wata qasa, idan yazo Nigeria ma sai Abuja, nida ko hanyar Abuja ban taba biba" 🤣 "ki kwantar da hankalin ki nace, akwai bikin wata yar'uwarmu da za'ayi a Abuja, zamuje bikin, kawai ina ganin ki shirya mutafi tare, insha Allah zamu hadu da shi" Hawayen idonta tashare, "Nas kina ganin babu damuwa kuma agida za'a barni?" "mezai hana, zanzo gobe da kaina nayiwa umma da Abba lissafin karya kawai saimu wuce🙊🤣" "to shikkenan Nas saikinzo" Haka suka futo daga asbitin tana qara kwantar mata da hankali *** ***** *** Tana zuwa kofar gidansu taga yashi dasu siminti dayawa an jibge, Data shiga gidanma duk suna nan atsakar gida tayi sallama tareda cewa"umma nadawo, ta kalli mama mariya tace mama nadawo " Atare sukace to sannu Hijaabin jikinta tacire taja kujera ta zauna tana cewa wash Allah, Saif daya futo daga daki yaja ribom din kanta, kasancewar babu kitso sai gashin nata yazubo agadon bayanta yace" yaya Baby yalasha " " Saif banaso, inba idaan aljannu na suka tashi ba zakaji dadiba " Yace" yasin su tashi, muda muke da Malam " ta kalleshi tace "ina Najma?" "tana daki tana Zumba" Cikin sauri ta tashi tace"a a nima natafi "ta shige dakin mama mariya Wata tsohuwar computer Salisu ce agabanta ta qure wakar zumba tana gani tana rawa Itama kuwa ta shige sukaci gaba (zumba wata rawace da masu qiba sukeyi domin motsa jiki, idan kana yawaita yi qibarka zata ragu, idan bakada qiba kuma tana qara futowa da mutum shape dinsa musanman mata) Har wajan azahar suna abu daya, sannan sukaje sukai wanka saboda gumi dasuka hada *** ***** *** Washe gari kuwa Nasrin tazo gidan, da Abba tafara haduwa a kofar Gida shi da masu aiki suna kwaba siminti, ta gaishe shi ya amsa mata, tace Abba dama wajan ka nazo kaida umma " Cikin mamaki yace" to inajin ki me yafaru, Allah yasa de lafiya, " " Abba dama biki zamuje Abuja nidasu mamata, shine mama tace nazo na tambayeku tanaso mutafi tareda Nawal " (😃🙊Nasrin Allah ya hore miki) Abba yayi jim yana tunani sannan yadubeta" to kwana nawa zakuyi? " " kwana biyar " Yace" to shknn Babu damuwa, idan tafiyar ta tashi saiki zo kutafi " Cikin murna tace" to Abba mungode, daga nan ta shige gidan, tana bawa Nawal labari tahau murna tana kuma fata Allah yahadata dashi Saida Nasrin tawuni sannan tatafi Gida Cikin satin kuwa tafiya ta kankama🤣, Umma tace nide Baby ki nutsu karkije ki dinga yimusu sakarci agida, sannan kuma kidinga saka kayan mutunci banda zama da qananun kayan nan" "to umma insha Allah, Abba yazo har dakin yabata dubu sha biyar, ta karba tana godia shikuma yafice umma ma tabi bayansa, Najma ce tashigo dakin tace" Baby mutanan Abuja, 🤣🤣yau kuma sai Abuja " Tace" wallahi kuwa, Abuja Kamar munje " Najma ta kwashe da daria," to yaushe ita Nas din zatazo? " " tacemin tana hanya, zatazo mutafi, amma sai munje gidansu, da yamma kuma zamu dauki hanya " Najma tace" to mude tunda munbaki shawara kinqi dauka bamace komai ba " " Najma kekike nufi? " " A a Babu abinda nake nufi Baby, kuda zakuje kusha biki, amma inaso kisani Tun muna yara tare muka taso dake, banda umma Babu Wanda yasan halin ki sama Dani, haka kema kinsanni kinsan abinda Zan iya da Wanda bazan iyaba, saboda haka Babu abinda zaki boyemin nakasa sani, " " aikuwa wannan karon tunaninki bai baki daidai ba " Cikin daria tace" to Baby, adawo lafiya, Wanda baiji bari ba yaji hoho🤣🤣, idan kin hadu dashi kice yayarki tana gaishe shi " Daga haka tafice daga dakin, ita kuwa ko a jikinta kayan ta ma taci gaba da shirya wa cikin jakar da zata tafi da ita Da yamma suka dauki hanyar Abuja itada Nasrin dakuma wani qanin Nasrin din, sunata firarsu amota Har Allah yasauqesu lafiya Gidan yan'uwan su Nasrin din suka sauka Inda ake hidimar bikin, matar tanada faram faram Babu ruwanta, daga nanfa aka fada harkar biki, koda batada niyyar kwalliya Nasrin ce take sakata dole taayi, aikuwa sosai suke zuba kyau abinsu duk Inda suka wuce sai ankallesu musanman Nawal Kwanansu biyu a Abuja Babu wani labari, nanfa tadaga hankalin ta, ta shiga damuwa, Nas tace "kiyi hakuri beauty insha Allah zamu ganshi kafin mubar garin nan" Tace "toshknn Nas Allah yasa" Washe gari za'ai dinner haka sukaci kwalliya, matar Data yiwa amarya itace tayi musu daidai misali Aikuwa sunyi masifar yin kyau Suna zuwa wajan dinner aka farayi cikin kwanciyar hankali tadubi Nasrin tace "Nas nagaji da zaman nan wallahi, bari nadan fita nadawo," Tace mata" to beauty " Tana fita wajan kuwa ga motoci nan birjik, ta jingina ajikin wata Mota gawasu maza nan agefenta kusan su hudu suna firar su Wani bawan Allah ne yaqaraso wajan ta yace mata " hi" Kallansa tayi kawai batace komai ba Yasake cemata "Baby girl mekike jira ne anan wajan ke kadai? Be kamata mata kyawawa irinku sudinga zama su kadai ba" Tace masa "ko?" Yace "sosai ma kuwa, ga motata can, mezai hana kishiga Muje ko shisha ne musha mudawo kafin agama dinner" 🙆🏻 Zaro ido tayi😳, cikin ranta tace"nashiga uku shisha? Gabanta yafara faduwa, gatada tsoro Amma afili sai tace "A a nagode" Yace"fine, to nide nagani inaso " " kayi hakuri bawan Allah ansamin rana, wani watanne ma bikina " Cikin rashin damuwa yace" to shikkenan, Babu damuwa, bye " Bayansa tabi da kallo, oh akwai tantirai aduniya, Allah kaqara tsare mana imaninmu" Wasu motoci ne guda uku baqaqe sukazo wucewa ta wajan, ba wani gudu suke sosai ba, mazan nan na gefenta ne taji wani daga cikin su yace " kace akwai harka, MK Yashigo gari kenan" Gabanta ne yafara faduwa, tabi motocin da kallo bakinta yafara rawa wajan furta m.m...mk Wani daga cikin su yasake cewa "ai mk yayi a rayuwa, kana ganifa duk samarin nan na unguwar su daya bayan daya ya nema musu aikin yi" Wani kuma yace "nifa naji ance wallahi ba qaramin Dan shaye shaye bane" Na hudun kuma yace "dalla Malam ware, kawai hassadar mutane ce, inde anga kanada shi yanzu za'a fara cemaka manemin mata, Dan giya, Dan ta'adda" Kanta ne ya kulle, tarasa abinyi, kawai saita doru abayan motocin tana binsu cikin sauri, wayar ta tad'auka takira Nas tace "Nas futo futo, futo Nas ga mk can, futo futo Dasauri Dan Allah" Ai afujajan Nas ta futo 🤣🤣tana waigawa damanta sai hango Nawal tayi tanabin wasu motoci Dasauri, itama kawai saita fara binta da Dan gudu harta tarota Adede lokacin saiga wani me adedeta, Nasrin ce ta tsaida shi, yana tsayawa kuwa Babu neman excuse suka fada ciki, Nawal tace "Muje Muje Dasauri kabi bayan wadancen motocin pls " Hajiya kuyi hakuri, doka tahana adedeta haya agarin nan, nima yanzu satar hanya nayi nafuto, amma idan aka kamani kulleni za'ayi" Nasrin tace "Dan darajar Allah karufa mana Asiri, Muje Dan Allah, Babu abinda zai faru " Cikin faduwar gaba yaja adedeta suka fara tafiya, Nawal kira take "kaqara sauri mu tarosu pls Malam" Hajiya saide kuyi hakuri ina hawa Babban titi kamani za'ayi, saide mubi ta qasa Nasrin tace "koma ta inane Muje, mude fatanmu mutaro motocin kawai" Aikuwa saiya qara gudu sosai , kasancewar hanyar akwai gargada ana sabunta titin ne, me adedeta yaci karo da wani rami sai kiyaaaaa adedeta tafadi 🙆🏻😳 Agefen da Nawal take zaune Agefenta adedetan yafadi, Nasrin tafad'o kanta 🤣🙆🏻🙆🏻 Aikuwa sai suka dauki ihu da kururuwa Nasrin tace "Innalillahi wa inna ilaihir raju'un, jama'ah akawo dauki 🤣 Ita kuwa Nawal sai ihu take tana" cewa wayyo nashiga uku hannu na, na mutu na lalace 😂😂 Mutanan dasuke gefen titi ne suka taho aguje aka kawo musu dauki, aka samu aka dago adedetan, Nasrin tafuto, ita kuwa Nawal sai ihu take saida aka zarota Sannan shima me adedetan aka bashi temako Gaba dayansu sunyi tsumu tsumu agefe Nasrin na kuka Nawal na kuka🤣Babu Mai rarrashin wani Maganar Najma ce tafado mata, gaskiya ne Wanda baiji bari ba yaji hoho 🤣🤣 Wani yace "yakamata kuje asbiti, me adedeta yace" a a Babu komai shi baiji ciwo ba, ya kallesu yace "saide yanmatan " Suma suka fara girgiza kai, Nawal tace bamuji ciwo ba, hannu nane de yadan bugu idan naje Gida Zan dindima da Ruwan dumi🤣🤣 Wani yace "inane gidanku amaidaku gida? Nasrin tace" can hakane gabas " Wani yace" ikon Allah, yarinya a tambayeku gidanku kice gabas, a a yamma ba gabas " 🤣😃 Wanda yace zai kaisu gidan ne yace" zaku gane hanyar? Sukace eh, yace" to kushiga Mota Muje nasaukeku " Me adedetan suka bawa hakuri sannan suka shiga Mota, da kwatance da Komai suka qaraso gida, basu kumabi ta hanyar wajan dinner ba🤣🤣 Yana saukesu sukai godia, tareda shigewa Gida, Nasrin ta dubi Nawal tace "bari naje nadafa mana Ruwan zafin a kitchen" 😃 Tace "to" tareda shigewa dakin da aka saukesu Tana shiga dakin ta fada kan katifa tafashe da kuka, 😭kuka take riris (kuma fa abin ba dadi Nawal 🤔kayi tattaki tundaga kano zuwa Abuja 🤣🤣)) a wannan halin Nasrin tashigo ta sameta tace"Nawal wannan mk din kodan gwal ne yakamata ki hakura dashi 🤣, Allah yagani kinyi iya yinki, saiki barwa Allah sauran, ki godewa Allah ma dabaki ganshi ba da tunanin sai yafi haka 🤣🤣" (gsky Nas kinji jiki 😃) Cikin kuka tace" hakane Nas, insha Allah daga yau nadena bibiyar al'amarinsa, gaskiyar Najma ce datace yafi karfina, yanzu Inda naje nakarye Abba ya tambayeni dalili bansan me zance nasaba, nagode da temakon ki agareni Nas " Itama Nas din idanunta ne suka kawo ruwa, lokaci daya suka rungume juna suna kuka Masu cewa nayi posting sau biyu arana kuyi hakuri wlhy bazan iyaba, kosau goma nake posting arana bazaku dena fadar hakaba saide in labarin ne yaqare 🤗 Sharhi please 🙏🏻 Share and Comments Dan Allah Mrs Usman ce ✍🏻 [1/31, 10:43 AM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE 🌺 Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 15&16 Saida suka gama kukansu suka qare sannan sukai wanka da Ruwan dumin da Nas ta dora musu Awannan daren Nawal bata iyacin abinci ba, Baqin ciki ne fal ranta, yau gata cikin garinda mk yake amma takasa ganinsa, amma Babu komai ko banza idan tatuna taga motocin sa zataji dadi, a yanda takesan ganinsa ko tayar motarsa tagani zataji dadi, kuma tasan cewa koda bata sameshi ba acikin tarihin Rayuwar ta zata rubuta cewa taga wani abu nasa (🤔) Har cikin dare juyi kawai take takasa rintsawa, banda kanta dake mata ciwo sosai, jikinta da zafi kadan Asuba nayi daqyar ta tashi tayi sallah Nas tabata magani tasha, wunin ranar haka tayishi a kwance adaki Washe gari sukai shirin komawa gida Babu laifi taji dadin jikinta sai hannun ta kawai dake mata ciwo kadan Anbasu kayaiyakin biki sosai su alkaki, tana zuwa gida aka fara yimata oyoyo sannan tabawa kowa tsarabarsa, sai dare bayan Abba yadawo taje tace masa tadawo tareda yimasa sannu da zuwa Tana fita tsakar Gida ta dora Ruwan zafi, saida yadan huce sannan tasa tsumma tafara dindima hannun ta,🤣 Najma tashigo gidan tadawo daga makarantar dare, itama taja kujera ta zauna tace"naso yau Babu makaranta wallahi, inzauna naji labarin Abuja, Inda muka tsaya "😱 Cikin yatsina fuska tace" aike kinada lokacin zuwa ma, ni gashi makaranta tahana, dana dawo sai bacci, ga gajiya, " Tace" hakane kam, kuma kekam dama ai mutuniyar Malam ce kinsan komai shiyasa, yawwa Baby bani labari mana, Yaya kukai dashi? " Cikin takaici 😒tace" wakenan? " " wakwa Zan tambayeki inba mk ba?, bashi kikaje ganiba? Ko harkun hadu ne kinyi masa maganar yayi miki shegen duka shine ki ke gasa hannu "🙊🤣 " Najma banaso, banaso wannan ma aiba yibane " Najma tace" dama mena fada miki? Dabesa an daureki bama, namiki barka da abin ya tsaya ahaka "🤣🤣 Cikin qunan rai tamiqe tsaye, kanki akeji Najma, daga haka tawuce daki Washe gari zama tayi agida batayi shirin makaranta ba, tade kira Nas tace mata idan taje tayi mata attendance, itama tace mata bazataba saboda tagaji saide su shiga gobe, washe gari kuwa ta shirya tsaf cikin atamfarta dinki riga da sket, dinkin yahau jikinta kuma yayi mata kyau sosai saboda bata cika saka atamfar ba kullum cikin qananun kaya take saikuma abaya, Hips dinta Kamar zasu fasa sket din datasa, rigar ma ta kamata sosai kana iya hango albarkatun qirjinta Sannan ta dora hijabi asama, tafuto falo taga umma bata nan, ta duba tsakar Gida ma bata nan, Dan haka ta duba dakin Abba anan taganta tana saka masa turaren wuta, tace"umma nawuce school " " to akwai kudin Mota ne awajan ki? " " eh umma inada canji, saina dawo " " to Baby Allah yadawo dake lafiya " Tana fita kofar Gida taci karo da Abbanta, Ahankali tace" Abba natafi school " Yace" school kuma? Waye yabaki iznin zuwa makaranta? " Tace" Abba dama.. dama.. "ba dama dama na tambayeki ba, cewa nayi waye yabaki iznin zuwa makaranta?" " bakowa" Yace "ina safiyya?" "tana ciki Abba" "to wuce kikoma Gida" Tana wucewa shima yadoru a bayanta, yaganta afalo azaune kusada umma tayi tagumi Yace"saffiya, danme kikabar yarinyar nan zata tafi makaranta? " " Alhaji ai danaga bakace komaiba, shine nace Babu damuwa saita dawo, tunda tanasan makarantar " " Ok to tunda bance komaiba kikace yanzu nace Aure Zan mata " Cikin sauri Nawal tadago ido ta kalleshi Gabanta na faduwa Umma tace" Aure kuma Alhaji, nawa Babyn take da za'ace za'ayi mata aure yanzu? Dawa za'a mata auren? " " Kamar de yanda kikaji safiyya, aure zanyi mata da Nuhu 😳🙆🏻" Nan take hawaye ya wanke mata ido ta shige daki tana kuka Umma tace" Amma Alhaji kasan yarinyar nan bata sansa, wanne irin aure ne wannan? " " safiyya ke kanki kinsan irin tashin hankalin da muka shiga sanadiyar rashin lafiyar yarinyar nan, Allah yayi mata kyau, duk ranar dabata saka niqab ba haka zakiga ana Kallanta layi layi idan tafita,Data saka niqab dinma bata tsira ba kinga de abinda yabiyo baya, munsan abinda zai biyo baya nan gaba? to Tun kafin kyanta yazame mana masifa gara na aurar da ita, ni kaina hankalina zaifi kwanciya, sannan yaron nan Nuhu yana santa, menene laifin sa, yaro da abinyin sa? Ajiyar zuciya tasauke "hakane kam, Nuhu bashi da aibu, Allah yarufa Asiri" Umma tabita daki tace "Nawal, kiyi hakuri da zabinda Abbanki yamiki, ba zaiyi miki zabinda zaki cutuba, Nuhun nan yana sonki, dole zai miki abinda kikeso idan kin aure shi" "umma ni wallahi bana son Nuhu" Cikin fishi umma tace "to ai shikkenan Nawal, tunda ba'a isa afada mikiba, tunda kin ajiye wani bayan Nuhun saikije kifada masa, da Dan qaniyarki kinsan bakya san nasa kika bari yadade awajan ki, meyasa kai tsaye bazakice bakya sonsaba?" tatashi tafice daga dakin *** ***** *** "hello abokina mutumin fa yashigo gari Tun jiya da daddare" "usy da gaske kake?" "wallahi da gaske nake, yanzu haka yana nan cikin garin kano" "karka damu, yanzu Zan nemi izni awajan aikinmu, bazanbi Mota ba, akwai kudi a wajena kawai Zan biyo jirgi" Usy yace "Allah Sultan, shegen gaye kana wutafa, saikazo din, idan kazo ka kirani" Daga nan sukai sallama Ba'ayi awa dayaba yasauka akano, kai tsaye Gida yawuce, yana shiga yatarar mama mariya atsakar Gida, tace"a a Sultan kaine ahanya Babu sani, koda yake kai dama idan zakazo ai baka sanarwa 😏" " wallahi kuwa mama, aimu kullum muna kan hanya bama neman iznin zuwa, " 🤣daga nan yayi dakin ummah Yatarar da ita zaune afalo, tace" Sultan, sannu da zuwa, lafiya kuwa kazo? " " haba ummah lafiya mana, kawai nazo ganin Baby ne, jibi ma Zan wuce, ina takene Babyn? Ko tana school? " " Baby tana daki Sultan, kuka take " " kuka kuma? Subhanallah me akayi mata? " Umma tace" Babanku ne yace zai mata aure, zai bata Nuhu saurayinta shine take kuka" Cikin mamaki yace"Aure kuma ummah? Ana zaune lafiya? " " to Sultan dasai ana tsaye lafiya za'a mata? "🤔 Qyale umman yayi ya shige dakin, yaganta takifa kanta akan fillo tana ta kuka, qarasawa yayi yadagota tana ganinsa ta fada jikinsa tana kuka, bubbuga bayanta yafarayi yace" kiyi hakuri mana Baby nah, insha Allah Abba bazai miki Auren dole ba, bazai baki Wanda bakya soba kinji ko? Daga masa kai tayi Yace "share hawayen ki kizo Muje wani waje" Tace"to yaya, sannan tatashi daga jikinsa " Shikuma yakoma falo ya zauna yana tunani wannan yarinyar za'a aurar, to ai ko waye ya aureta shirme kawai ya aura da shaagwaba 🤔😂 Yana wannan tunanin tafuto sanye da hijab, ya kalleta yace" waike bakida Dan mayafi ne shikkenan kullum zululum zululum cikin hijabi saikace wata 'yar limamai? 🤣😃 Umma dake gefe tace"ai jikarsa ce "🤔 Cikin shagwaba tace" to yaya me zansa? " "kije kinemi mayafi, kullum kuna qunshe agida Babu Inda kuke zuwa daga makaranta sai Gida, ko nanda kaduna bakujeba tayaya ma zaku waye" Umma tace "Ah aitaje Abuja 🤣" Mayafi taje ta dauko acikin kayan ta tayafa, baqaramin kyau tayiba, yakama hannun ta yace"umma muntafi unguwa " " tosaikun dawo" Yana fita yakira usy awaya yace "usy na qaraso muhadu anan layin gaban gidanku" "to Sultan gani nan zuwa" Sunayin gaba kadan suka hadu da usy, Nawal ta gaishe shi ya amsa a mutunce, Sultan yace ina zamu ganshi ne? Muduba majallisar farko tukunna " Majallisar suka nufa, suna tafiya maganar Nuhu tafado mata arai, sai Hawaye zirrr Sultan ya kalleta yace" kiyi shiru mana, kibari idan muka dawo saiki fadawa yaya Salisu kuje dashi kubashi hakuri, amma ni yanzu ko najema ba kulani zaiyi ba, cewa zaiyi bansan duniyaba🤣🤣" Ahankali tace" to yaya" Majalissar farko baya nan, haka suka koma ta biyu, itama baya nan daga qarshe de haka suka dinga neman Anwar waje waje Kamar almara suka tsinci motar sa dede Inda ya watsawa Nawal shaltos a ido Gabanta yafadi Tariqe hannun Sultan sosai taja ta tsaya, tace "yaya ina zamuje" "dukda baki tambayi Inda zamujeba sai yanzu?" Ya fizgi hannun ta suka qarasa har gaban motar, usy yace "Allah yasa de yana nan "qwanqwasa motar Sultan yayi, aikuwa saiya sauke glass din motar, tana yin arba da fuskarsa ta runtse idonta, ta koma bayan Sultan tabuya Cikin Murmushi yace" A a gayu ya garin ne, Sultan 2days kabuya" Cikin haushi Sultan yace"kaga Anwar ba wannan maganar ce takawo mu ba, futo da Allah muyi abinda ya kawo mu🤣 muyi gaba" Cikin sauri yabude murfin motar yafuto yace" lafiya? Mena maka kuma🤣? Tass kakeji usy ya dauke shi da mari 🙆🏻 Cikin sauri Nawal tadora hannu a kumatunta Kamar ita aka mara😂 Sultan yashaqe masa riga yariqe shi sosai, yace"Anwar Dan uwarka qanwata zaka kallah kaciwa mutunci?" Sai a lokacin Anwar yadago yadubi Nawal, to aishi baimasan wannan yarinyar ba, ina zaisanta yarinyar da kwata kwata ma Kamar ba bahaushiya ba Yace "wallahi ban santaba," yasake Kallanta yace"ke kece kikace masa nayi miki wani abu? " Tsoro ne yakamata, jikinta yafara rawa, kafin tace wani abu, Sultan yadora masa mari agefen kunnansa, yace" yarinyar daka fesawa shaltos, yanzu katuna? Nace yanzu katunata?" Lokaci daya yatunata, dama qanwar Sultan ce? Yasan da haka tayaya zai tabata? Bayan duk Majalissar su kowa yasan Sultan ba'a ta bashi yaqyale Cikin tsoro yace "tambyeta kaji, ba itace tafara mari naba?" Usmn ya wanka masa mari yace"anmareka, kai Dan gidan ubaan waye da baza'a marekaba? " Sultan kuwa hannu yasa cikin aljihunsa yadauko kwalbar shaltos ya miqa mata yace" karbi ki fesa masa, karbi ki rama abinda yamiki " Tace "A a yaya, Yaya na hakura, wallahi nayafe masa" Takaici yakamashi dama yasan zaiyi fama da ita, Cikin tsawa yace bazaki karbaba sainaci ubanki? 🤣 Kuka tafara tace "yaya Allah ya nasan bayinsa masu hakuri, karka Manta da wannan, Inda narama Tun a lokacin toba lalle Allah yabudi idona ba, Yaya nayafe masa wallahi, yajeshi kawai akwai ubangiji, idan ni nayafe masa, wata bazata yafe masaba " Usy yace" kaci sa'a wallahi, amma duk da haka saimun daki rabonmu " Shima Sultan ya wullar da shaltos din aqasa suka hau Anwar da duka, shi yanayi Usman yanayi, gaba daya suka kumbura masa fuska, sannan suka rabu dashi sukai Gida Ahanya sai sababi Sultan yake mata" akan wannan halin naki wallahi idan kika Auri me mata wataran sai kishiyarki tamiki dukan tsiya, 'yar matsoraciya kawai "🤣🤣 *** ***** *** "Am kagane mk, zaman nan ya isa haka, kaiba zance kake ba, kawai kawaniyi fuska kabarni inata zuba, yakamata mudan fita muzaga gari haka, akwai manyan yanmata nake fad'ama alaji" Shiru yayi Babu amsa Abokin nasa yakalleshi dakyau, yaga kwata kwata ma hankalin sa baya kansa Tafin Hannunsa yahada guda biyu yatafa afuskar sa Firgigit yadawo daga duniyar tunanin daya tafi Rigace ajikinsa baqa marar hannu, murdaddan jikinsa ya futo fili, wandon jeans ne ajikinsa tree quater da kadan yawuce gwiwarsa, yayinda kunnansa guda d'aya yake d'aukeda yar qaramar barima irin wadda maza suke sakawa Abokin yace "mk wht happnd to you?" Cikin miskilanci yace "itace" "wakenan?" Saida ya dauki kusan minti biyu kafin yace"BABY" "Who is she?" Ahankali yace "bansaniba" "A wacce qasar take?"😳 "kano" Abokin yasake cewa "What?" Cikin damuwa yace "yes, yanda kaji, naje gaisuwa naganta, qaramar yarinyace, tabani tausayi sosai" "u see, abinda yake cutarka kenan akoda yaushe, tausayi tausayi, abinde kenan, kayi waya kasa aje adauko ma ita kawai,😳🙆🏻 inaga hakan yafi, akan kadinga wasting time dinka" 🤷🏻‍♂ Huci yayi, sannan yace"tafi qarfin yanda kake tunani YARIMA NAS " Nasir yasake cewa" A a to 'yar wayece ita?? " " shine abinda bansaniba nima, bansan meyasa nakasa cireta a raina ba, bansan taba, bantaba ganin taba sai ranar, ba duka fuskarta naganiba, but naga lips dinta, kai kanka idan ka ganshi awajan zaka mace,🙈 inaso nasake ganinta kosau d'ayane arayuwata, " " but mk ya akai kasan sunan ta? You mean ba itace ta fadama ba? " " yes, naji ankirata da sunan ne, damuwa ta daya shine mafarkin ta danake, but nasan cewa tausayin tane yasa hakan, wataran Zan dena, sannan a lokacin danaganta tasa irin wannan Baqin abun da mata suke sawa afuskar su, menene ma sunanshi? (anya mk fan's zasu baka jikar liman kuwa? 🤔🤔) Ajiyar zuciya abokin nasa yasaki, yadafa kafadarsa "mk kanada hankali kuwa? Kana mafarkin yarinya kana cewa tausayi ne yasa?" (tambayeshi de🤔🤔) *** ***** *** Tunda suka dawo Gida hankalin ta atashe yake, taje dakin yaya Salisu yakai sau hudu amma baya nan bai dawo daga kasuwaba Sai wajan yamma yadawo, aikuwa tanajin maganar sa tayi sauri tatafi dakin, kawai sai ganin ta yayi a dakin tashigo da sallama, yadubeta"Baby nah ya'akayi?" Tace"yaya dama wajan ka nazo, " Zama yayi agefen gado yace" to inajin ki, " Hawaye ne suka zubo daga idonta, tasa hannu tashare, tace" yaya Abba ne zaimin aure " Dasauri ya kalleta yace" aure kuma? Shi abban ne yace zai miki aure? " Cikin kuka tace" haka yace yauda safe, wai zai bani Nuhu, Yaya wallahi ko kallan fuskar Nuhu banasonyi, qazami ne wallahi " " tashin hankali, kinga yanzu de kijirani, zanje nasamu Malam saimuzo dashi muhadu mu bashi hakuri kinji? Amma kidena kukan nan kinji Baby nah? "ya qarasa maganar cikin sigar rarrashi " tace to yaya saika dawo " Daki takoma ta zauna takama carbi tanaja akan Allah yasa Malam yayiwa baba magana 🤣🤣 Aikuwa bayan sallar magrib saigashi sun shigo har gidan shida Salisu, Sultan ma yana ganin su yabisu, sukai cikin dakin Abba, mama mariya tana cikin dakin tareda Abba, tana ganin shigowar su Malam ta tashi tana gaishe shi, yace "mariya, jekiramin Safiyya kuzo tare" Ta amsa tareda fita, sai gata sun dawo itada umma Bayan sun zauna Malam yadubi Sultan yace "kai jeka kiramin Nawal" Salisu yaje ya kirata, tana ganinsu Gabanta yafara faduwa, cikin ranta tana addu'ah Allah yarufa mata asiri, waje tanema ta zauna kanta aqasa Malam yace"muhammadu yanzu Salisu yaje wajena da wata magana, zakayi auren Nawal, bazan hanaka yimata aure ba, amma Dan Allah abawa yarinya Wanda takeso " Abba yace" hakane Malam, nan take yazaiyano masa dalilin dayasa yace zai mata auren, sannan yaci gaba da cewa, amma Malam gatanan, ta fadama abinda yasa batasan Nuhun " Malam yadubi Nawal" jikata fadamin meyasa bakya sansa? "Malam wallahi Nuhu qazami ne, bayasan tsafta, kuma ni dama can bana sansa" Abba yace "Malam ai kaji irin zancen nata ko? Menene laifin Nuhu, yaro da aikin yinsa da Komai,kwanaki har Gida yazo yasameni yacemin yasamu N-power, to me kuma za'a jira, ni banga aibun yaron ba, yajuya ya kalli Nawal yace" to ai saikije ki auri sabulu "🤣 Malam yace" A a ai duk abin baizo nanba, yadubi Nawal "Nawal bayan Nuhun kinada Wanda kikeso ne?" Shiru tayi, itade tasan bata kula kowanne saurayi, shima Nuhun nacinsa ne yasa bai rabu da ita ba Lokaci daya yafado mata arai, kode tace shi? Malam yasake cewa "ke muke sauraro Nawal" Ahankali cikin rawar murya tace "Malam ni.. ni.. ni MK nakeso" Lokaci daya duk mutanan cikin dakin suka juya suna Kallanta cikeda mamaki Abba yace wai yaron daya biya kudin aikin idonki? Takasa bashi amsa 🤣 Yasake cewa "badake nake magana?" Nanma tayi shiru 🤣🤣 Cikin tsawa yace "tashi kiban waje mahaukaciyar banza mahaukaciyar wofi" Cikin kuka ta tashi tayi dakin umma da gudu Abba ya kalli Malam yace "Malam ai kaga irin shiriritar tata, shifa wannan yaron datake magana akansa Dan bata ganshi bane take wannan haukan akansa, yaron daga ganinsa kwata kwata babu alamun tarbiya atare dashi, Malam da yageggen wandofa yake yawo🤣gaba daya jikinsa awaje, gawani aski da aka yimasa duk an d'ebe masa gefen kunnansa , shikkenan saboda rashin tunani Zan dauketa na bata shi " Cikin sauri Sultan ya sunkuyar da kansa kar fadan yadawo kansa, domin kuwa shima irin askin ne akansa🤣🤔 Malam yace" muhammadu abi komai Ahankali, kayi hakuri ta kawo wani daban saika bata shi " Abba yace" to Malam duk yanda kace haka za'ayi, danhaka ta gaggauta kawomin wani , inba hakaba kuwa Nuhun da bataso shizan bata" Daga hakan taron nasu yatashi Umma ko takan Nawal batabiba, harkokinta kawai takeyi, inbanda shirme irinna Nawal bakasan mutum ba tayaya zakace shi kakeso, banda rashin hankali Nawal kuwa kuka take Kamar me adaki ita kadai, gashi umma a dakin Abba zata kwana, ita kadai ce a dakin, haka ta dinga kuka har wajan sha biyu nadare, sannan tashare hawayen ta, tafara zancen zuci, yanzu fa shikkenan batada wata mafita Nuhu zaa bata ko? Yaya zatayi? Kanta yasara tasa hannu tadafe goshinta, 🤦🏻‍♀wayar ta tajanyo zata kira Nas saita fasa saboda dare yayi, Kamar wasa tatafi kan number mk takalli number tasake kallah, har zata wuceta kawai saita dawo takira number Kamar almara saiga waya yashiga, cikin sauri tatashi zaune tareda furta kalmar alhmdlh, wayar tana ta ringing anqi dauka, tunani tafarayi yau yaushe, afili tafurta" yau asabat, ance baka daukan waya sai rana kun aiki, to wallahi yau saide charginka yaqare amma bazan dena kiraba🤣🤣, daga kan NAWAL zaka fara amsa waya cikin weekend Tana kiran wayar akaro na shida taji and'aga Mutara zuwa gobe Duk group din dasuka jini shiru ban gamsu da Comments dinsu bane pls sharhi Dan Allah Share Comments Dan Allah 🙏🏻 Mrs Usman ce ✍🏻 [1/31, 10:43 AM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 17&18 Shiru yayi batareda yayi magana ba, wayar tasake dubawa taga de gashinan an amsa, cikin sanyin murya tace "salamu alaikum" Dukda Idanunsa alumshe suke hakan bai hanashi budesu ba, cikin ransa yace"wow zazzaqar murya " Afili kuwa daqyar yace" Wacece ke? " Gabanta ne yafara faduwa, duk wannan qwarin gwiwar nata datake ganin zata iya tunkararsa da tayin soyaiyar ta saitaji takasa, cikin rawar murya tace" please da mk nake magana? " " yeah" shine kawai abinda yace "Dan Allah idan Babu damuwa inaso zamuyi magana" "bana amsa waya a'irin wannan lokacin, na baki minti daya kifadi abinda ke tafe dake"😖 Cikin ranta taji sanyi, ko banza de yau tayi waya dashi tace "inaso na gayyaceka zuwa gidanmu, akwai Wanda babana yakesan bani, nikuma bana sansa.. Katseta yayi ta hanyar cewa" to shine me? Sorry kiyiwa iyayen ki biyaiya, zakifi ganin daidai arayuwarki that's all " Qit yakashe wayar sa, baccin daya fara daukar sama ya nemeshi yarasa, meyasa wani lokacin mata basuda damuwa ne? Inba rashin damuwa ba kina mace ki kwantar da hankalin ki mana, nawa Rayuwar ma take? Menene ma aciki Dan anbaka Wanda bakaso din? (kut🤔zaka gani) gaskiya dole zai sake sabon sim crd gobe, daga zuwansa Gida shikkenan d'an weekend dinma baza'a Barshi yahutaba To yanzu menene nasa aciki Dan za'a mata auren? Mezaije yamata?tokode sanar dashi zatai yaje amatsayin waliyinta, shiyasa tafara maganar ta naso ta gayyaceshi? 🤔🤣 Tsaki yayi tareda juyawa ya Yarufe idonsa,cikin ransa yace"kuma fa muryar yarinyar akwai zaqi "🤔 (jeka dai 😏ko banza akanta kafara karya aqidarka🤣🤣taqin daga waya *** ***** *** Hawaye masu dumi suka zubo mata, shikkenan kuma tata ta qare, Wanda take taqama dashi dinma yaqita, amma duk da haka bazata iya auren Nuhu ba, gara abata wani daban Wanda bata taba ganinsa ba, dade abata Nuhu, idan ta auri Nuhu da tsaftarsa zataji koda tsaftar Gida da yaransa, hawayen idonta tashare, ta futo tsakar Gida tayi alwala, sannan ta koma daki tatada kabbarar sallah, raka'a biyu tayi bayan tayi sallama tasake maida goshinta qasa ta karanta (la'ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin) sau arba'in da d'aya, sannan tafara kuka tana fadawa Allah buqatunta domin kuwa duk Wanda ya karanta wannan addu'ah to manzon Allah yace bazai dagoba face an amsa masa addu'arsa Sai tsakiyar dare ta kwanta, washe gari haka ta tashi kanta nayi mata wani irin mugun ciwo saboda damuwa, Abba taje tafara gaisarwa ya amsa mata fuskar sa Babu yabo Ba fallasa😃 Sannan takoma wajan umma tsakar Gida tafara tayata aiki, anan take sanar da ita abinda Abbanta yace dangane da kawo miji Shiru tayi batace komai ba, tome zatace? Wanda take taqama dashi din shima ya watsa mata qasa a ido, baabu Inda zataje tanemo wani mijin, zata jira har lokacin daza'a sake kiranta a tambyeta inyaso saita sanar dasu cewa subata koma wanene amma banda Nuhu 🤣🤣 Umma tace "kinyi shiru" Ahankali tace "naji ummah" Sai azahar yaya Sultan ya shirya yatafi bayan yagama kwantar mata da hankali cewa insha Allah zata auri Wanda takeso Abincin kirki takasa ci, duk idonta yafada yini daya kawai, Da yamma tana zaune afalo mus'ab yashigo yace "yaya Baby Nuhu yazo"🤣 Tana jinsa tayi banza ta share shi, qarshe ma tsakar Gida tadawo ta zauna, kusan minti talatin tadauka azaune atsakar Gida itadasu umma da mama, Yaya Salisu yashigo gidan yadubeta yace"ke ba Nuhu nagani a kofar gida ba? Koba wajan ki yazoba? " Cikin haushi tace" ba wajena yazoba yaya, tunda in wajena yazo ai zai fadamin yaya " Umma datayi shiru tana jinsu tace" ba wajan ta yazoba Salisu, wajena yazo, ai kasan bazawari nane"🤣🤣 Idonta ne yaciko da kwallah tatashi ta shige daki tadauko hijabi tasa tafice Mama mariya tace "kuma de kun dauki Nuhun nan kunsashi aranku saikace wani dan'uwanku, tunda yarinya bataso aqyaleta mana, shi inbanda shegiyar jaraba da naci yau kakira mace gobe ka kirata kajera sati daya kana nemanta amma ita ko flash ai anan ma kadai zaisa kafara tuhumar kanka, amma saboda duhun kai Yaqi ganewa, ita yarinyar nan inkazo ruwan nera biyar ba baka takeba, ba kiranka takeba, ba text take makaba, amma kadage kai ala dole sonta kake? Wallahi Inda wajan Najma yake zuwa rufe kaina zanyi inje ince karya sake zuwa kofar gidan nan"🤣🤣 Umma tace "to Mariya tunda bata sanshi ai saita kawo wani" Tana zuwa kofar gida ta ganshi a tsaye, farin yadi ne ajikinsa itade tunda takeda Nuhu bata taba ganinsa da wani kalar kayan ba, kullum cikin farin yadi yake, kallansa tayi daga saama har qasa, idanunta yasauka akan hannun rigarsa yayi duqun duqun yayi baqi, haushi yakamata, ba ance tunda bata sonsa meya hana ta fada masa ba? yau kuwa za'ayi ta taqaare, tace "sannu Nuhu" "yauwa my heart" Tace "Nuhu, akwai abinda nakeso nasanar dakai, maganar gaskiya Nuhu, ni bantaba sonka ba, kayi hakuri banajin Zan iya aurenka, abu ne me girma awajan mace ta kalli d'a namiji tace bata sonsa, zaiyi wahala mace ta fadawa namiji haka, amma tunda kaga nabudi baki nafadama hakan agabanka baqaramin rashin so nake maba, nanunama ta hanyoyi da dama yanda zaka gane amma kakasa fahimtata, hannunta tahade waje daya 🙏🏻Dan Allah Nuhu kafita daga rayuwa ta, bakamin laifin komai ba, haka kawai Allah bai sakamin sonka acikin zuciyata ba, " Daaga nan tawuce gida tabarshi a tsaye Batafi minti biyar dashiga gidaba saiga Nura yashigo da leda ahannun sa, yabawa umma yace" umma gashi inji Nuhu wai yaya Baby ta Manta, natane " Umma ta karbi ledar Mama mariya tace" Allah yarufa Asiri, aida kabar masa kayan sa, d'an me naci"🤣🤣 (mamafa tadage😂😃) *** ***** *** Washe gari Nuhu yadawo, wannan karon dayazo kiranta yayi awaya, tana gani tayi rejecting, haka sukai tayi har sau hudu sannan ta daga ana biyar Yace "Malam Nawal nazo ina kofar gida" Tace"akwai abinda nakeyi, meyahanaka kira ka fadamin cewa zakazo idan ina nan shikkenan idan bana nan basai kazo ba? " " kiyi hakuri minti goma yayi yawa kindawo gida " Tace" dama ai ko baka fadaba " Umma tasamu afalo tazo zata wuceta tace" ke ina zaki? " Ciki ciki tace" kofar gida Zani wajan Nuhu " " yawwa nina Manta ma ga kayan daya aiko miki dasu jiya can a dakin Abban ki, takalmi ne da mayafi sai kuma mayuka da turare" "umma kibadasu kawai ni banaso" Daga nan tafice kofar gidan, ko gaisawa basuyi ba tace masa "gani" Ya kalleta, "malama Nawal naji bayananki, ko menene dalilin dayasa bakya sona?" "haka nan, haka Allah yasa" "nima naga alamomin dakike nunamin, amma ban kawo komai arainaba, sai naayi tunanin yanayin ki ne haka, sannan ni inason ki Nawal, wallahi duk sati saina kaiwa malamai kudi sumin addu'ah akanki, 😳akan Allah ya tabbatar mana da alkhaairi" "Innalillahi, Nuhu kace har wajan malamai kake kaini, to in Allah ya yarda Babu abinda zai sameni" "ki saurareni Nawal, bawai da wata niyya naje wajan Malamai ba, nafada miki manufata" "Nuhu, kaida kanka kace ka fahimci abinda nake nunama, kaga kenan kasan cewa bana sonka, amma shine kaqi rabuwa Dani, to daga yau nakawo karshan alaqarmu, Babu wani me tunani dazakace masa kaje wajan malamai akan wai Allah ya tabbatar mana da alkhaairi, saide in da wata manufar Nuhu " Yace" to duk meya kawo wannan maganar ne?, kode agida ance za'a miki aure ne shiyasa kikace bakya sona? " " nikuwa waye zaimin aure yanzu Nuhu, nifa nafadama kawai kai dinne baka minba " Yace" toni ina sonki, kuma bazan rabu dakeba, sannan abinda baki saniba shine Tun jiya da kikamin wannan maganar nazo nasamu Abba ya fadamin komai, Dan haka yanzu nafara zuwa wajan ki, bazan dena zuwa wajan ki ba sainaga abinda hali yayi, muzuba mugani "(🤔🤔karfin hali) Tace" Ok haka kace? " Yace" haka nace Nawal, inason ki bazan raabu dakeba, sannan zuwa bazan fasaba, tunda ni ina sonki ban damu daki soni ko Karki soniba, muyi tayi NI DAKE, Allah yabawa Mai rabo sa'ah, abinda nasani shine bazan taba rabuwa dakeba " Cikin Baqin ciki tace" to insha Allahu Allah yafika " Daga nan ta fada gida Tana shiga daki ta dinga kuka, idanunta sukai jajir, kanta har sarawa yake, Wacce irin masifa ce wannan? Dame zataji? da wulaqancin mk koda nacin Nuhu 🤣🤣? Najma ce tashigo dakin taganta tana kuka, ta zauna agefenta tace" Baby kiyi hakuri, komai yayi farko zaiyi qarshe, kidinga addu'ah insha Allah zaki dace, ni kaina banji dadin hukuncin da Abba ya yanke akanki ba, amma insha Allah bazai baki Nuhu ba " Cikin kuka tace" nagode sosai Najma " Haka ta kasance Awannan gida har tsawon sati biyu, Abba yana hankalce da ita, yana kuma jiran takawo masa wani amma shiru kakeji, duk tunani yayi mata yawa, ta rame, idan tazauna ita kadai banda tunani Babu abinda take, haka zata zauna tana tunani inama ace ta auri mk suna Rayuwar su gida daya, koda ace baya sonta zata koya masa yanda zai sota, data tuna wulaqancin daya mata kuma sai fuskarta ta canja zuwa bacin rai, gashi bata zuwa makaranta bare tasamu tadan rage kewa, har yau ko Nas takasa bawa labari, tunda me faruwa kaam tariga Data faru, Babu wata shawara da Nas din zata sake bata ayanzu su aikata ta har afasa auren itada Nuhu, tunda abayama sun gwada wata dabarar abin bai yi musu dadi ba 🤣🤣🤣 *** ***** *** Hankalinta yana kan computer dake ajiye agaban ta, idanunta sanye da medical glass, farar mace ce Mai kimanin shekaru hamsin aduniya,cikin sauri take typing a computer kai bazaakace tana kallan wani wajan daban ba, agefen ta wata matace azaune hannunta dauke da waya tana dannawa, suna mutuqar kama da juna, saide dayar bata kai me aiki a Cumputer tsawon shekaru ba Cikin sauri yafuto hannunsa dauke da lemon steam na gwangwani, Rigace crezy ajikinsa fara me had'eda hula, duk gaban rigar atsatsage yake,🤦🏻‍♀ wandon jikinsa jeans me launin dark blue shima din crezy ne Wucewa yazo yi ta Gabanta Kamar bega baquwar dake tareda ita ba Hankalinta yana akan typing din da takeyi tace"BAFFA" cak yadakata daga tafiyar da yakeyi Still Hankalinta yanakan computer tasake cewa "Go and change your clothes" Kallan kansa yayi tundaga rigar jikinsa har kan wandonsa cikin shagwaba yace"Ummi what's wrong whith wannan kayan? " " kakoma ka canja nace, kokuma kafasa fita Inda zaka je " Kamar zaiyi kuka ya tsaya, shi baiyi gaba ba, shi baiyi bayaba Matar dake kusa da ita itama ta kalleshi sosai, cikin fuskar harara tace " Use muhammadu"(Sannu Muhammadu) Kallanta yayi,da niyya yayi ya qyaleta, yatsani matar nan tazo gidansu Ahankali yadawo yazo Gabanta ya tsugunna fuskar nan atamke yace" Walijam yafendo "(ina kwana yafendo) Saida ta harareshi sannan tace" Sejam kalau" Be qara yimata magana ba yamiqe yayi hanyar fita Sake tsinkayar muryar ta yayi tanajin cewa "ban'isa dakai ba kenan" Kallanta yayi "Ummi Babu Inda zanje, part dina zanje nahuta i am tired" "dawo ga ayyukan office nan agabana sunmin yawa, kazo ka dauki wani kayi" Dawowa yayi ya zauna badan yasoba yadauki takardun dake Gabanta yana dubawa, bayasan aiki cikin weekend ko kadan, yafison ranakun aiki kawai ayi aiki, ranakun hutu kuwa ahuta Saida tagama typing din sannan tarufe computer ta dubeshi "akwai takarda da aka turomin daga Bayero university kano, akwai taro daza'a gudanar na murnar bude sabon department dinsu, so ina ganin kawai kaje, kaga nima saina huta," Kallanta yayi yace "Ummi kano?" "eh kano" "Ummi kiyi hakuri, amma bazan sake zuwa kano ba, 🤣🤣gaisuwar dakika turani kwanaki ma masifa tazamemin" 😳🙊😃 "subhanallah wacce irin masifa kuma acikin gaisuwar?" "kede Ummi ki shirya kije, amma nide inkinganni alahira kai ni akai" 🤣🤣 Tsaki tasaki kawai tarabu dashi Shima da yaji tayi shiru kawai saiya tattara takardun gabansa yafice daga falon Yana fita yafendo ta dubi matar da aka kira Ummi tace "wai yanzu Addah haka zaki zubawa BAFFA ido kina kallansa?yaro yagirma harya gaji da girma baabu aure 🤣🙊" "to yafendo yaya zanyi? Baffa yafara fin qarfina," "ga shawara Adda, mezai haana kimasa aure" "to yafendo dawa?saide ko nahada shi da Bintu tawajanki" "Adda Bintu da masifa muhammadu da miskilanci da rashin son raini wataran gidansu kamawa zaiyi da wuta" 🙆🏻🤣 Ummi tace "to Allah yashige mana gaba" *** ***** *** Wasu mutane ne suka aiko ana sallama da Abba a kofar gida Abba na fita yaga wasu magidanta sunkai su hudu, ya basu hannu suka gaisa Babban cikin su yace"Alhaji mune wakilan Nuhu, yazo ya samemu yayi mana magana akan cewa zakayi wa yar wajan ka aure, kuma kai ara'ayinka shi kakesan bawa, shine yace muzo mu nema masa auren, shi yana so ma abin karya wuce wata biyu " Abba cikin ransa yace" to banda abin Nuhu basai agidan yarinya ance katuro ba"🤔🤣 Amma afili yadubesu yace "eh to akwai de yiyuwar wannan maganar din, amma de dadan sauran lokaci bha yanzu ba, afada masa insha Allahu idan abin yataso za'a nemeshi, ina jiran ita yarinyar ne akwai abinda nake sauraro daga gareta, idan naji shiru sai azo ayi maganar daga baya" Cikin Fara'ah suka sake bashi hannu suma suka gaisa, sannan sukamasa sallama suka tafi Abba yajima a kofar gidan kafin yashiga gida, Eh lalle yau ya tabbatar cewa Nuhu soko ne🤣🙊 Inbanda soko gidan iyayen yarinya aisune suke faraba cewa aturo *** ***** *** Bayan kwana biyu Nasrin ta kirata awaya, cikin sauri ta dauka"Nas nah, kwana biyu, Kamar kinsan ina nemanki," "beauty kenan idan kina nemana meyahana ki zo gidanmu, kullum saide nazo, wannan zumuncin inaga denawa zamuyi" "haba Nas kiyi hakuri, ina cikin damuwa ne, akwai maganganu dayawa, ciki harda hanani zuwan makaranta da akai" "menene yake faruwa?" "Nas Abba aure zaimin, Nuhu zai bani, yanzu haka bana fita ko'ina , school din yace ya cireni" "Innalillahi qawata Nuhu kuma? Kinga kishirya kizo muhadu a makaranta yau, saimu tattauna anutse, gashi yau ana taro a mkrntar baki gaba, harda sarki ma yazo, ga baqi sosai harda turawa wallahi" "Allah Nas?" "wallahi beauty, kema kisamu kifuto harkya dansha iska," "to Nas karfa asamu matsala a hanani zuwa" "kinjiki da wata magana, cemusu zakiyi zakije school ne? Kicewa umma zakizo gidanmu shikkenan kawai" "to shikkenan Nas bari nashrya" "Amma fa Beauty kiyi kwalliya, Dan wallahi bakiga dalibai ba kowa yayi kyau" "to Nas saimun hadu" Tana kashe wayar dama tayi wanka, kawai Mai tashafa, ta bude jikinta da turare, wani less dinta ta dauko orange, da akai mata dinkin doguwar riga,gaban rigar anyi mata breast cup, Dinkin yahau jikinta, yayinda ta nannad'e dogon gashinta tamaidashi Kamar ribom , tayi daurin dankwali Mai hawa hawa, tafitar da ribom din gashin nata 🤣 waje, sosai ta tsara kwalliya tayi masifar yin kyau tayafa mayafi da yaar qaramar jakarta, Kamar gaske taje wajan umma tace "umma kwana biyu Nasrin bata zoba, zanje naduba ta ko lafiya " Umma tazuba mata ido tanaso tagano gaskiyarta, bataga alamun komaiba, Dan haka tace" to saikin dawo " Tana fita bata jira adedeta a kofar gida ba, saboda tana tsoron baba yazo, cikin sauri tatafi bakin titi tatare wani tahau Tana zuwaa school din takira Nas awaya, bayan sun hadu Nas tace" wow, wai beauty kinga yanda kikai kyau kuwa?" Wallahi yau kike a beauty dinki, saide kuma kin rame" "badole narame ba Nas, Nuhu yasakoni agaba"🤦🏻‍♀ "bani labari meke faruwa" Nan take Nawal tabata labarin komai "kiyi hakuri Beauty , Allah zai kawo mana mafuta, ki kwantar da hankalin ki, zomuje wajan taron" Tafiya sukai wajan da ake taron, sai daga nesa suke hango sarki, tareda manyan baqi, pictures Nasrin tafara yimusu awayarta, sosai sukai kyau Suna daga gefe a tsaye suna kallo Nas tace" Beauty bari naje nasiyo mana kek nadawo, kijirani Tace "to Nas saikin dawo" Kallan yanda aka qawata wajan kawai takeyi, Ahankali tafara zagaya wa kafin Nas tadawo,mutane ne suka fara tashi alamun harma angama taron Dan haka ta dauki wayarta zata kira wayar Najma, hankalin ta nakan wayar kawai sai jitayi tayi karo da mutum, har wayar hannun ta tafadi qasa, dagowar dazatai kawai sai taga Anwar Gabanta yafadi, tsoro yakamata, amma saitaqi nunawa, Ahankali tace masa "sorry Shi kuwa yana ganin ta yaganeta, dama ga haushin dukan da yayanta yayi masa 🤣 Cikin fishi ya nunata da hannu yace "ke makauniyar inace ke? Kina tafiya bakya kallan gabanki?? Duk da tana cikin tsoro Ahankali tasake cewa" kayi hakuri " Kafin yayi gaba saida yasa qafa yatake mata wayar, sannan yatafi Cikin ranta tace" kanka akeji, ta sunkuya tasa hannu ta dauki wayarta " Duk abinda suke akan idonta komai yafaru, yarinyar tanada hakuri, shi da niyya ya bigeta saboda yana kallan gabansa ita kuma hankalin ta yana kan waya, amma duk da haka itace ta bashi Haquri,sannan bata nuna bacin ranta akan take mata waya dayayi ba Duban direbanta tayi," munzaali kana ganin abinda nake gani kuwa?" "nagani hajiya, wallahi naga komai" "Yaya kaga yarinyar?" "ai tayi sosai hajiya, billahil lazi Kamar wankan inji" 🤣🤣 Murmushi tayi tace" sai nake gani tunda sun samu sabanin halaiya itada Baffah Kamar zasu zauna lafiya " Cikin girmamawa munzaali yace" aaa sosai hajiya,wannan zata dauki komai " Cikin takun nutsuwa matar tataka ta qarasa gareta tace "Qawata wayar taki tafashe ne?" Dasauri ta juyo sukai ido hudu da wata mata, daka ganta kaga bafulatana Murmushi tayi, abinda yafara futowa daga bakinta shine "ina wuni?" Wani irin dadi taji yakamata, tace"lafiya kalau, gidanku anan kusa yakene kikaimu muyi sallah? " Kafin tayi magana Nas ta dawo, tace" Beauty ina kika shiga sai nemanki nake? " Tace ina nan Nas, ai kinga har antashima kawai Zan tafi gida" Ita de Nas taga mace akusa da ita, bata tambyeta ba, tadubi matar ta gaishe ta, sannan tacewa Nawal" to sai munyi waya, ga kek din naki, ki gaida umma " Tace" to Nas " Tana tsaye tana kallansu cikin birgewa, daga gani qawaye ne makusanta Ta kalli matar tace mata "to Muje" Tafiya suka fara yi, matar ta dubeta tace" kinga ga Mota can Muje saiki masa kwatancen gidan " Tace" to, amma cikin ranta mamaki take, wacce irin macece wannan, dole sai a gidansu zatayi sallar? Yanzu idan takoma gida Abba yace ina suka hadu matar tace makaranta yaya zasu qare dashi? Shknnn ita kuma tasan kawai yau asirinta yagama tonuwa 🙆🏻🙆🏻 Direban ne yazo da sauri yabude musu motar gidan baya, matar ta dubeta tace "shiga " Ahankali ta shiga, tana shiga qamshi yaratsa hancinta, ga sanyin esi daya cika motar Itama ta shiga dreba yaja suka fara tafiya Suna kan hanya matar ta kalleta tace "sainaga Kamar wayar taki zata iya samin matsala," Murmushi tayi kanta na qasa tace "a a hajiya, Babu komai wallahi" Cikin sigar wasa tace "lala ba sunana hajiya ba, sunana Halima, amma d'ana Baffah yana kirana da Ummi, kema zanso ki fadamin hakan, Yaya sunan kine? Ahankali tace" Ummi sunana Nawal " Murmushi Ummi tayi tace" Nawal daurin dankwalin naki yamin kyau, duk lokacin dazan fita unguwa idan Zan daura dankwali d'ana Baffah qwacewa yakeyi yace shizai daura min, yanaso yadinga min kwalliya " Cikin ranta tace yau nagamu da uwa Mai jarabar son danta 🤔😂😂 Zance daya biyu sai ta saka shi ciki? Amma kawai sai tayi Murmushi tace" Allah sarki " Ummi tasake cewa" muga wayar taki? " Nawal ta miqa mata wayar, tana karba tace" gashi kuwa har screen yafashe " Jakarta ta zuge tadauko wata waya qirar iphone tabata tace" ga wannan wayar Babu komai acikin ta, zaki iya cigaba da amfani da ita kibada sadakar wannan dayar, nima Baffah ne yakawomin lokacin da zaizo "🤣🤣 Dasauri tace" a a wlhy kibarshi nagode, wallahi Babu damuwa Zan iya amfani da tawama ahaka," Ummi tace" a a, Nawal, Inda tare nake da Baffah to zai iya marinki, saboda bayaso kokadan yaga ana ja'inja dani" 🤣🤣🤣 Ahankali tace "to ngd sosai, Allah yasaka da alkhaairi," cikin ranta kuwa cewa take gara na karba inba hakaba kafin mu sauka saita gama fadamin komai na Baffah 🤣🤣 Da kwatance da Komai suka qaraso gidansu, tareda ita suka shiga gidan , Umma da mama mariya na ganin ta tareda baquwa suka karbeta hannu bibiyu,amma umma kam tambaya ce fal ranta, jira kawai take matar tatafi 🤣🤣 bayan tayi sallah tace" zata tafi amma tanason ganin maigidan Aka tura Saif yaje yakira Abba amajallisa, har falon umma Abba yaqaraso yaga baquwar fuska, cikin Murmushi tace "Alhaji dama inaso ne zamuyi wata magana" Abba yanemi waje ya zauna yace "to baiwar Allah gashi kuma bansan kiba" Murmushi tayi tace "Sunana Halima Jamal Baba, ni mutuniyar Adamawa State ce, naga 'yarka Nawal ne amakaranta yanzu, Wato Alhaji gaskiya kayi kokari kuma ka jajirce akan tarbiyar yarka, nima hakan ne yad' au hankalina akanta harna biyota gida inaso kabawa d'ana Baffah auren ta idan Babu damuwa, bazan boye maba dana bayaji, amma inaso sanadiyar yarka yazama abin alfahri agareni, " Ta ajiye masa number wayarta taci gaba da cewa" wannan itace number ta, kuma na baka dama kayi bincike akaina Kamar yanda shari' ah ta fada, zaku iya tuntubata daga baya domin naji duk abinda kuka yanke " Tana gama magana taayi musu sallama tatafi Ina fatan zakumin uzuri duk lokacin dakuka jini shiru kunsan jiki da jini😉 Sharhi Dan Allah 🙏🏻 Mrs Usman ce ✍🏻 [2/2, 1:47 AM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 21&22 "To Baffah nawa nake dashi inba kaiba?" Kansa dake masa barazanar rabewa biyu yadafe🤦🏻‍♂, jiri-jiri yafara daukan sa yatafi luuu zai fadi tayi saurin tashi ta riqoshi tareda zaunar dashi akan kujera Idanunsa sun kad'a sunyi jajir, yafara furta kalmar "Innalillahi wa inna ilaihir raju'un" sai kuka 😭 Kuka yafara Kamar qaramin yaro Ita kanta Ummi jikinta ne yayi mutuqar sanyi, al'amarinsa yayi masifa tsoratata, rabon dataga kuka a'idon Baffah ita kanta ta manta Kuka yake sosai yadafe kansa da hannayensa duka biyun, cikin hawaye ga idanu yayi jajir yajuyo ya kalleta "why Ummi? Ummi meyasa? Meyasa zakimin haka? Ummi akwai yarinyar danake so, akwai yarinyar da d'anki abin sonki yake mutuwar so Ummi, ina cikin tashin hankali kullum sai nayi mafarkin ta, naqi sanar dakene saboda inaso saina nemota, haba Ummi, meyasa Dan Allah?" yasa tafukan hannunsa Yarufe idonsa dasu Idanunsa naci gaba da tsiyayar hawaye Adede wannan lokacin tafuto daga cikin dakin Ummi, Gabanta ne yafara faduwa ganin wani hadadden gaye yana kuka tuquru, ko shine Baffan? Ta tambayi kanta Tsananin mamaki yakamata Babba Kamar wannan yana kuka Ummi ce tadago taganta, cikin sanyin jiki tace"zoki zauna Nawal " Jin ankira sunanta akusa yasa yadago kansa yazuba mata wani kallo me kama da harara,still idanun nasa na zubar da hawaye, gabansa ne yafadi Wanda shi kansa baisan ma'ana da dalilin hakanba, kuma arasa waza'a aura masa sai wannan ficiciyar yarinyar dazai iya karyawa Tun adaren farko Adarare taje kusa da Ummi ta zauna tareda sunkuyar da kanta Ummi ta dubeshi "Baffah, naji bayaninka, kayi hakuri Umminka tamaka laifi, tayima aure batareda saninka ba, nayi tunanin Zan iya zartar maka da kowanne hukunci ne amatsayina na mahaifiyar ka, amma kayi hakuri" Wani sabon hawayen ne yazubo masa, yasaka hannu ya share, "A a Ummi, kiyi hakuri ba haka nake nufi ba, kin kalli zancena ta wata fuskar ne, kiyi hakuri" Quri Nawal tayi da ido tana kallansa harya gama maganar, Gabanta yana faduwa da sauri Tausayinsa ne yakama Ummi, tace"shikkenan, Allah yayima albarka, bansan cewa akwai yarinyar da kakeso ba,amma yanzu ma lokaci bai qureba, duk lokacin daka sameta, zaka iya auren ta, amma yanzu de, ga yata Nawal nan, Baffah ka riqemin ita amana, " Wani irin qullutun Baqin ciki ne yazo wuyan Nawal, kowa yanada Wanda yakeso amma antashi anwani hadasu da juna, jin cewa yanada wadda yakeso yasa mk yafado mata arai, batasan lokacin da hawaye suke silalowa daga idanuwanta ba Jin bece komai ba yasa Ummi tasake cewa "Kayi alqawari?" Still baiyi mata maganaba yadaga kansa Hannunta ta miqa masa tace "bani" Ahankali ga idanu jajir yace "ban siyoba" "baka tabaamin qaryaba, banaso kafara, qaryar bata dace dakai ba kwata kwata," tasake miqa masa hannu batare datace komai ba Ahankali yasa hannu cikin cikin wandon jeans din jikinsa yadauko wata akwati yar qanqanuwa irin wadda zobe yake zuwa aciki, yadora mata atafin hannunta Budewa tayi taga zoben Dan qarami dashi yayi kyau, atsakiyarsa akai harafin 'n' din, saika zuba ido sosai zaka gani Ta kalleshi tace yayi kyau sosai, gashi ka karba kasaka mata, hakan zai nunamin cewa alqawarin daka daukamin nacewa zaka kula da ita yana nan " Zuciyarsa Kamar zata fashe saboda haushi, ya karbi zoben yariqe baiko kalli Inda takeba Ummi ta dubi Nawal tace" 'yata share hawayen ki, kiyi hakuri kinji, tashi kije yasaka miki zobenki " Hawaye ne yazubo daga idonta Ahankali ta tashi taje gabansa ya tsugunna, amma ta kasa kallansa, wani irin kwarjini yaamata, yanzu wannan Babban ne mijinta?take tambayar kanta Ummi ta kallesu tace" menene haka Kamar wani me laifi dame neman yafiya?please kutashi tsaye mana" Ahankali ta miqe tsaye, shi kuwa saida yadebi wasu seconds sannan yatashi tsaye shima Ummi tace "Nawal bashi hannu" Ahankali tadaga farin hannunta dayaji zanen fulawa tamiqa masa Ganin Ummi tana wajan yasa yakai hannunsa yakama nata hannun, wani irinsa zirrrr yaji tundaga kansa har tafin qafarsa, duk rungume rungumen mata da yakeyi bai tabajin hakan akan kowaba sai akanta Tafin hannun nata laushi, Ahankali yafara tura zoben harya gama saka mata, yana gamawa yasaki hannun nata, yakama hanyar fita daga falon Ummi tace "ina zakaje?" Cak ya tsaya a Inda yake, bai juyo ya kalleta ba yace "Ummi Zan fita ne" "kadawo ka zauna, koka Manta kai Ango ne?, sannan idaan zaka fita matarka yakamata ka fadawa" Baqin ciki ne yakama shi, Kamar zai fashe da kuka haka yadawo ya zauna yakawar da kansa can gefe, kwata kwata Yaqi kallan Inda take ma Har azahar haka suke wannan zaman kuramen, Ummi tana lura dasu kuma ba tayi musu maganaba ta qyalesu, tasan cewa rashin sabo ne kawai, zuwa Dan wani lokacin zasu saba Ummi ta kalleta tace" Nawal tashi kizuba mana abinci, Karki zubawa Baffah da yawa, bayasan cin abinci " Cikin nutsuwa tace "to" ta tashi tanufi kitchen din Kamar yanda Ummi tace haka tayi, amma tana tsugunnawa agabansa da abinci yamiqe tsaye Ummi tace"ina zakaje? " " masallaci zanje Ummi" abinda yace kenan Tace" idan ka'idar kadawo gida " Bece da ita komaiba yafice, haka kuma yana idarwa yadawo ya zauna yayi tagumi 😱🙉yana kallan tv Shide wannan zama kawai Dan dole yake yinsa🤣🤣 *** ***** *** "umma ashe Najma batada lafiya, saida nazo yanzu naga jikin nata" "Nasrin wallahi kinganta nan tunda Baby tatafi takwanta jinya, zazzabi yarufeta, datawo nan ta kwanta a'inda Baby take bacci" "Allah sarki, Allah yabata lafiya, Umma yaya wajan Babyn kuwa? Inata kiran wayarta akashe" "eh nima Tun dazu nake kiranta bata shiga, amma nasan idan tabude wayar zata kira mu" Jinjina kai tayi tace"Allah sarki Baby, toshknn umma bari natafi gida, " " to Nasrin ki gaida mamanku, ga wannan kikai mata "tabata wata leda Tace" to umma sai anjima " *** ***** *** Har dare suna zaune kowa yayi shiru, yana zuwa sallah Ummi zatace yana idarwa yadawo Har qarfe tara na dare suna zaune suna kallo Amma shikam kawai yana kallan photon cikin ne, amma baya fahimtar komai, Baqin ciki ne cike da ransa fuskarsa Babu alamun annuri atamke Ummi ta kalleshi "Baffah adakina nace Nawal ta zauna kafin kadawo, tunda kadawo gobe saikuje ka nuna mata dakin naka, saiku sake gyara shi zuwa yanda kukeso" "No Ummi kawai kibarta anan din zaifi," "wai Baffah meyake damunka ne? Cemaka akai itama yarinyar tanaso ne?" Cikin ransa yace"tanaso mana, idan bataso ai bazata yardaba, shi Dan bai saniba ne, aida bazai yarda ayi ba, ciki ciki yace mata "Ummi bansaba kwana da kowa bane ad'akina, bayan hakama d'akin yamana kad'an" "duk wannan uban dakinne zakace yamuku kadan? Saikace wata giwa?" 😂 Shiru yayi baice komaiba Sai cika yake yana batsewa Ummi ta kalli gefen da Nawal take zaune, sai taga har tayi bacci Ta maida Kallanta gareshi tace "laa Baffah kaga yarinyar nan har tayi bacci, d'an meqamin ita daki" Dasauri ya kalleta saboda jin furucinta Tace"yi sauri mana yarinya tana bacci a kujera kar wuyanta yayi ciwo" Takaici ne yakamashi, wai Ummi daga ganin yarinya duk tabi ta rikice Tashi yayi sai qunci yake yaje kanta ya tsaya, amma bashi da niyyar tabata Ummi tace "mekake jirane?" Kallanta yayi yaga hankalin ta ma yana kan tashar datake kallo Hannun rigar jikinsa yafara tattarewa Kamar Wanda zaiyi wanki 🤣 Sannan yakai hannu zai dauketa, hannun nasa bai sauka ko'inaba sai akan hips dinta, cikin sauri yajanye hannunsa daga wajan Sannan yadauketa cimak yayi dakin Ummi da ita, Kamar yanda ya zata haka yaji, batada wani nauyi, to dama wannan ficiciyar yarinyar ina zataga wani nauyi Saida yakai ta har kan gadon Ummi sannan ya kwantar da ita, garin d'ora kanta akan fillo hular datasa akanta tafadi gefe, dogon gashinta yazubo akan hannunsa, gashin nata yabi da kallo yaga sai sheqi yake kuma da alama zaiyi santsi Cikin sauri yajanye dayan hannunsa daga jikinta, Wanda gashin yazubo mata ma yawatsar dashi Kamar yaga wani abin qyama Tambayar Data fara zuwa kansa itace, meyasa gashinta yake haka kode ba bahaushiya bace? Domin ya tabbatar bahaushiyar ce ko akasin haka yakai dubansa gareta Tsura mata ido yayi yana kallan tsabar kyanda Allah ya mata, afatar bakinsa yafurta "tanada kyau, but na tabbatar Baby zata fita kyau" Wanda shi kadai ne zai iyajin furucin nasa Lips dinta yakallah, yasake kallah, sak irinna Baby, meyasa dazu tashin hankali ya hanashi lura da hakan ne? Ahankali yatako yadawo gefen kanta ya tsugunnah tareda zuwaba lips dinta ido Wash yau nasha typing, 🙈🙈🙈nasan Zanga Ruwan Comments da sharhi Kamar yanda nadage nayi wannan uban typing 🙈🙈 pls sharhi 🙏🏻 Amnah El Yaqoub ✍🏻 [2/2, 1:47 AM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 19&20 Shide Abba jikinsa asanyaye yariqe wannan number, yadubi umma yace "waye yabawa wannan yarinyar iznin zuwa makaranta ne? " Alhaji wallahi nima bansan cewa makaranta tatafi ba, tacemin de zataje gidansu Nasrin " Mama mariya tace" nifa Alhaji hankalina bai kwanta da matar nanba, kadubi fa hannunta duk gwala gwalai ne, sannan wacce uwace zata fadi laifin danta? (niko nace uwa tagari 🤔) Taci gaba da fadin, Yanzu hakama yaron Dan shaye shaye ne ko manemin mata " 'Daga murya yayi yace" Nawal ! " asukwane ta futo daga cikin dakin dama jiran sammaci take 🤣 "Abba gani" "Wacece wannan matar da kikaje kika yayimo?" "Abba nima bansan taba" "to naji d'aya, wayar waye wannan kuma ahannun ki?" Wayar ta meqa masa tace "Abba itace tabani" Batare daya karbi wayar ba yace "nahanaki zuwa makaranta shine kika take magana ta kika tafi, toshknn yamiki kyau kijirani ina nan dawowa kanki" yana fadar haka yafice daga gidan Mama mariya tace"nikam tsoro ma matar tabani, daga gaanin ta irin matan nanne na birni Wanda idonsu yabude daga nan ta fice daga falon itama Umma ta kalleta "ashe ni zaki yaudara kiyiwa qarya Baby ? 🤣, bakisan ramin qarya qurarre bane ko? Ai shknn, yanzu saiki san yanda zakiyi da matar da kika kawo, tunda kinji abinda tazo nema" "umma Dan Allah kiyi hakuri, wallahi dana fita mukai waya da Nasrin din shi ne tacemin wai tana makaranta, shine naj... " rufemin baki, maqaryaciya kawai, aina dena yarda da maganar ki Nawal, naga alama nema kike kifi karfina " " umma Dan Allah kiyi hakuri insha Allah bazan... Katseta tayi," tashi kiban waje ni" Cikin damuwa ta shige daki, wayar hannunta takallah wadda maman Baffah tabata🤣🤣 *** ***** *** "wallahi Malam matar tabani tausayi, da girman ta da Komai, sannan abinda yasa naqara tausaya mata shine, da bakinta tace ita tasan cewa danta bayajin magana, amma ta budi baki ta fadamin hakan, abinda yanzu yake wahala acikin neman aure kai tsaye afuto a fadama gaskiya, wasu 'yarsu tanada lalurar aljannu iyayen ta bazasu fad'aba, sai kaga sai anyi auren qarshe azo ana samun matsala, wasu kuma zakaga yaransu suna da wasu cututtukan amma akasa bayyana wa saboda nauyin abun dakuma tsoron cewa masu neman auren zasu iya fasawa Amma ni bansan wanne irin rashin ji yaron nata yake dashi ba, amma ga number tabani tace ayi bincike akanta " Malam yayi ajiyar zuciya sannan yace" Nawal kenan me jama'ah, ga Nuhu gakuma wani ta janyo🤣🤣 Wannan ba abin damuwa bane muhammadu, akwai mutane na a Adamawa, zansa ayi binciken insha Allah, duk abinda bincike yabamu saai akira yarinyar aji ta bakinta, mude Nuhu muka sani koba hakaba wannan bamu sanshi ba, da haka sai abata zabi acikinsu, " Abba yace" to Malam nagode " " Babu godia tsakanina dakai muhammadu, d'ana gari ai shine yake neman shawarar iyayensa" *** ***** *** Kemade Baby meya kaiki zuwa makaranta, yanzu gashi bayan kina cikin matsalar Nuhu kinsake danna kanki cikin wata matsalar " " Najma nimafa matar nan kawai dagewa tayi akan saita biyoni, nayima tunanin kawai sallar zatayi tatafi, idan nasan zatazo da wannan maganar tayaya Zan barta tabiyoni, amma kowa sai laifi na yake gani, ya kukeso nayi ne " " abinda zakiyi shine kizabi d'anta koki zabi Nuhu " " Najma kinsan abinda kike fada kuwa? Bansan mutum ba, ban taba ganinsaba, kawai shikkenan saina amin ce " " to Baby idan baki aminceba ai shikkenan saiki amincewa Nuhu "🤣🤣 *** ***** *** Kallanta yayi yace "to Ummi nizan wuce" Ta kalleshi cikin jin dadi, ganin yasaka norml kaya qanana Wanda ba crezy ba tace"to Baffah, dawuri zaka koma kenan wannan karon, bazaka mana Dan kwana biyu ba " " ai Ummi akwai ayyuka ne" Cikin Murmushi tace "to Allah yadawo dakai lafiya, nayima alqawarin wannan dawowar da zakayi zanbaka wani kyakykyawan Surprice" "Ummi naga sai farinciki kikeyi, meyake faruwa ne" "A a Babu komai, kaide kawai saika dawo din" "to Ummi Zan tafi" Tace "Allah yakiyaye" Yasake cewa "Ummi Zan tafi" Tashi tayi tsaye tace Dan Allah naji, Muje, suka fice daga falon, har zuwa harabar gidan, Babban gida ne Mai mutuqar girma, wanda yatsaru da kyawawan motocin sa, har gaban motar dazai shiga tarakashi, tace "to Muhammadu adawo lafiya, Allah yakaika lafiya yadawo dakai lafiya, idan zaka dawo inada saqo" "saqon me kikeso Ummi?" "zobe nakeso kasa ayimin Mai harafin 'N' na gold sannan na yarinyar da bazata wuce 18 years ba" Yayi mamakin maganar ta, amma saiya basar yace"to insha Allah " " bakayi sallama da yafendo ba itama yau zata tafi " " um ki gaishe ta kawai Ummi, taagaida mutanan gida " " to shikkenan, sannan ta kai hannu takama kunnansa tace"yagaggun kaya "🤣 Dasauri yakai hannunsa kan kunnansa yace" Auch! Ummi bazan saba " Badan ta yarda da maganar tasaba tacika shi, sannan aka jashi zuwa Airport Wannan shine gidan Alhaji Kabeer Sule yola, ba qaramin me kudi bane, yataka matsayi na siyasa sosai da sosai, haka kuma yana daya daga cikin masu fada ajin 'yan siyasa, yana daya daga cikin mutanan dasuke tsaida d'an siyasa takara Mutum ne Mai mutuqar tausayi, da temakon talakawa, yana kaiwa gidan marayu ziyara tareda temakon su, bayan aikin yi dayake temakon mutane dashi Kowama nasane, yanada halin kirki, matar sa daya Hajiya Halima Jamal baba, itama yar adamawa ce sunyi aurensu tunna saurayi da Budurwa Aikin dayake ne yasa suka tattara suka dawo Abuja da zama 'Dansu daya namiji suka saka masa sunan Baban Hajiya Halima, Wato muhammadu, kasancewar su fulani shiyasa suke kiransu da Baffah, saboda haka dabi'ar fulani take, idaan sun sakawa yaro sunan babansu sunayi masa inkiya da Baffah Tun yana karami yataso shiru shiru marar son magana, babansa yadaukeshi yakai shi qasar waje karatu tundaga lokacin dabi'ar sa tasauya,yahana ace masa muhammadu saide mk, zama da abokai yasa yakoyi wasu daga cikin halin su marar kyau, Kamar shigar dabata daceba, haka kuma idan yaga mace ba komai bane awajan sa ya rungume ta, yayi kissing dinta, wannan abu yana yiwa iyayen sa ciwo, Dan haka suka dawo dashi gida aka maida shi makarantar mu tagida Nigeria, harya kammala secondry dinsa, tareda saukar alqur'ani da sauran littatafai Daga baya suka maida shi qasar waje yayi degree da masters tareda phd, anan yahadu da Yasir sukai zama na mutunci har yake kiransa da Yas A tunanin iyayen sa yadena wannan dabi'ar, ashe abin ba haka yakeba, cigaba ma aka samu akan da, domin kuwa har Dan kunne sakawa yake Kwatsam rana daya Allah yayi wa mahaifinsa rasuwa, tundaga lokacin harkokin uban yadawo hannunsa, ta bangaren siyasa ma dashi ake komai, yanda mahaifinsa zai kira meeting aje haka shima yakeyi, taronsu na qarshe shine Wanda suka gudanar dashi a qasar kuwait tareda mahaifin Anwar da kuma sauran yan jam'iya Kasancewar sa matashi yasa yake shiga motar dayaso, yasa kayan dayaso, yayi kwalliya irin yanda yakeso, sauran kasuwancin mahaifinsa dakuma kamfanunnuka Ummi ce take kula dashi, wasu daga cikin harkar kasuwancin nasu kuma shine yake gudanar dashi a Dubai Ita kuma Ummi take gudanar dana cikin gida Nigeria Arayuwarsa bayaso a kirashi da muhammadu, saide MK,Wato Muhammad Kabeer, amma dangin su na yola kowa muhammadu yake cewa Babu ruwansu da wani mk, shima kuma haka yake amsawa Babu yanda ya iya😖 Amma sunan Baffah, Ummi ce kawai take kiransa dashi, bayan ita Babu mai fada masa sunan Abokin sa daya, yarima Nasir, daan sarkin gombe ne, amma yana kiransa da Nas Yanzu haka shekararsa 34 amma ba aure, kuma Babu wadda yake kulawa, sai zuwansa kano da Allah yahada shi da Baby🤣 Yana mutuqar son mahaifiyarsa, idan ka naso yasoka toka Mutunta mahaifiyarsa, tausayi da temakon mutane Babu abinda yabari na mahaifinsa, har kama, inde kasan mahaifin sa to kana ganin mk zaka gane shi Wannan shine labarin MK🤗 *** ***** *** Cikin satin su Abba suka gama bincike akan Ummi, amma basuji dadin labarin dasuka samu akan danta ba, Dan haka Abba da kansa ya kirata yafara yimata maganar awaya, kai tsaye tace masa zata biyo jirgi tazo, sai su qarasa maganar azahiri, tunda wannan ba qaramar magana bace Washe gari Nuhu yaturo wani dan'uwansu Abba, Kamar yaya yake awajan Abba mutumin Yace Nuhu ne yaturo shi yanaso abashi dama yakawo wa Nawal kayan gaisuwa saboda kar wani Yarigashi Abba yadubi mutumin yace bawai Yaqi Nuhu bane, wallahi tallahi yanason Nuhu, amma Nuhu yanada gajen hakuri, ita yarinyar ma tace bataso, yanzu haka kokarin janyo hankalin ta sukeyi Daga nan mutumin yatafi, Abba yace yau nagamu da Nuhu, ni wannan yarinya yaya Zan mata ne? 🤣🤣 Acikin satin Ummi tazo kano, Umma tana ganin ta ta karbeta a mutunce Abba yakira Malam awaya, ba'a dauki lokaci ba Malam yaqaraso Nawal tana dakin mama mariya itada Najma, tunda taji baquwar rannan tazo takasa fita saboda gani take kowa haushin ta yakeji, bayan batada laifin komai Malam yadubi Ummi bayan sunyi gaishe gaishe yace"baiwar Allah kinzo garemu da Babban al'amari, gashi kuma mu munyi bincike mungano cewa yaron wajan ki har neman mata ma yanayi,😳 ga kuma shigar dabata daceba, kinsan kuma ba kowanne ubane zai iya daukar yarsa yabawa irin wannan yaron ba " Ummi ta jinjina kai tace" Baba nasan d'ana, shi yasa Tun farko ban boye muku ba nafada muku cewa bayaji, nasan cewa yana saka kayaiyakin dabasu daceba, amma neman mata kaam bayayi, Inda yanayi Tun farko bazan boye muku ba, akwai qanwata uwa daya uba daya, itace tabani shawara namasa aure zai daina irin wannan shigar da temakon matarsa, nikuma nayaba da hankalin 'yarku, uwa uba tanada hakuri, shikuma d'ana yanada tausayi, nasan cewa da temakon ta zansamu Allah ya shiryamin shi, yana fita wasu qasashen yana ayyuka yanzu hakama bayanan,kuma banaso yasan da maganar auren, nafiso kafin yadawo ayi musu auren, to kaga baba bazai iyu duk Inda yaro zaije nadinga binsa ina ganin me yakeba, amma itaa matarsa dole duk Inda zaije tana tare dashi, kuma idan taga yayi ba daidai ba zata tsawatar masa🙊, bayan neman aure harda neman alfarma nazo akan kuban 'yarnan taku Dan Allah, saboda inasonta har cikin raina Kamar d'ana, sunan yaron nawa Muhammad Kabeer ammma ina kiransa da Baffah, saboda sunan babana yaci " Malam yayi ajiyar zuciya yacemin" to munji baya nanki, kuma insha Allah duk abinda muka yanke zamu sake tuntubarki " Tace" to nagode baba, bayan kunyi nazarin, idan kun amince inaso adaura musu auren ad'an qanqanin lokaci ,banaso ayi wasu bidi'a saboda albarkar auren kawai muke buqata, idan kuma baku amince ba daan Allah karku boyemin kawai ku sanar Dani, ina nan ina jiran wayar taku " Daga nan sukai sallama da ita tatafi, Malam yadubi Abba yace" akira masa Nawal," Umma taje da kanta ta kirata Malam yadubeta yace"Nawal, kwanaki anzauna dake akan zaki kawomin Wanda kikeso, kin samo wani? " Jijjiga kanta tayi, gaabanta na faduwa Malam yasake cewa" to yanzu Nuhun za'a baki? " Hawaye ne suka zubo mata,zancen zuci tafara, karfa naje ahad'ani da mutumin da ban saniba daga qarshe nazo ina DANA SANI, bayan kuma BURINAH a rayuwa shine mk, to shikuma mk ya gujeni bare inyi tunani tsakanin shida Nuhu WAZAN ZABA? inama ace zan zamo SHALELAN MK wata rana? Haqiqa danaji dadi arayuwata Ahankali ta girgiza kai alamar a a Yace" to shikkenan tashi kije sai abaki wannan bawan Allah da matar nan tazo da maganar sa " Kuka tasa musu tace" Malam wallahi bana sonsa, banfa sanshi ba, Dan haka karku bani shi " Malam yace" Nawal auren wannan yaron Kamar jihadi ne zakiyi, ni kaina abin alfahrina ne ace jikata ta shiryar da wani, tashi kije Allah yamiki albarka" Daki tashige take kuka tuquru, yanzu shikkenan Babu mk, wacce irin qaddara ce wannan? Ita tana haukanta ashe bama mk din zata aura ba, wanine daban, tayaya zata soshi? Inaa bazai iyuba, bazata iya sonshi ba Acikin satin Abba da Malam suka fadawa Ummi cewa sun amince, kai tsaye tatafi yola tasamu danginsu maza ta turasu akayi komai aka gama Kamar yanda al'ada ta nuna, aka saka ranar biki kwana kusa, haka gida suka fara shirye shirye aka sanarwa da dangi na kusa bikin Nawal ya matso, anty maryam batayi qasa a gwiwa ba tataho, Umma ko kallan Nawal batayi, anty maryam ce take mata komai, amma cikin ranta tausayi ne fal na 'yar tata Najma tayi rarrashi harta gaji, abubuwan tsumin da anty maryam take bata batasha, zuwa take tazubar dashi, Data gano haka sai take tsayawa akanta sai taga tasha komai Abubuwan datake sha yasa jikinta yayi kyau,ko'ina yaciko yayi bulbul musanman Kirjinta, Kamar zai tsolewa mutum ido Jiki kaam yayi kyau har ya gaji amma zuciyarta Babu dadi Cikin satin mutanan yola sukazo da sadakinsu ahannu, aka daura auren Muhammad Kabeer, tareda matarsa Nawal Muhammad lawan akan sadaki nera dubu hamsin Kamar yanda Ummi takeso Sannan suka sake bawa iyayen amarya hakuri kan rashin zuwan Ango, baya qasar idan yadawo zaizo tareda amaryarsa tanuna masa yan'uwanta, amma yanzu yarinya kawai suke buqata, basa buqatar akaita da Komai Duk yan unguwa kowa saijin labarin auren Nawal yayi, saboda bakowa ne yajiba Aranar kuma suka dauki amarya, a lokacin da zasu tafi ta qanqame ummah, ita kanta umman kuka take sosai, Najma kuwa daki tashige ta dinga rasgar kuka Malam ne da kansa yayi mata nasiha Mai shiga jiki akan biyaiyar aure, kuma yanemi tayi masa alqawarin zatayiwa mijinta biyaiya, atake ta dauki alqawari Yan'uwan umma da Abba mutum biyar ne sukabi amarya, sai anty maryam da Salisu, Sultan yace zaije daga baya Sunkai amarya lafiya, sun samu tarba Mai kyau, tunda su kaga gidan suka tabbatar ba qaramin gida Nawal tajeba Kai tsaye Ummi tace akai mata Nawal cikin Dakinta su zauna tare kafin mijinta yadawo, duk lokacin da yadawo qasar saisu shirya d'akinsu dakansu irin yanda sukeso🤣🤣 Washe gari tasa aka musu komai suka dawo gida ta jirgi Sauran yan'uwanta da sukazo daga yola suma duk sun koma, tunda ba wani event da za'ayi *** ***** *** Da yamma Nawal na dakin Ummi tana sallah, bayan ta idar tayi addu'ointa tashafa, tafada duniyar tunani, Allah sarki ummah, kome Najma takeyi yanzu? Hawaye suka zubo mata, tashare Turo dakin Ummi tayi tashigo Tace"Nawal tashi mukoma falo mana, banaso kina yawan tunani fa, kid'aukeni Kamar ummanki kinji? Ahankali tace "to Ummi" Futowa sukai falon, Nawal de tanata ganin tsarin gidan wannan uwar tv din kadai ma ta isa kagane cewa ba qananun mutane bane Zazzabi yanaso ya rufeta saboda bata saba da esi ba, gara gara de fanka🤣🤣 Ummi na lura da ita tace "meyake damunki?" Ahankali tace "zazzabi nakeji kad'an" "subhanallah, bari narage wannan esin saikici abinci kisha magani ki kwanta, Baffah baya nan dasai yamiki allura ya iya sosai"🤣 Amma bari na kirashi nafada masa yana da patient Wayarta tadau ta kirashi bugu daya yadauka"Baffa yaushe zaka dawone? Kanada maraar lafiya " Gabansa ne yafadi yayi zatan itace batada lafiya" Innalillahi Ummi meyasameki? " Tace" kaga nide kawai kataho inason ganinka " Daga haka takashe wayar Nawal dake gefe Cikin ranta tace "tofa nikuma nashiga uku, banzo bama ana ban labarin baffa inaga nazo kuma 🤦🏻‍♀🙆🏻 Abinci taci tasha magani, ta kwanta, har dare de bata wani sake da Ummi ba, har washe gari, taji zazzabin nata yasauka Harma ta gyarawa Ummi 'Dakinta, wdrb d'in da Ummi tace tabude akwai kaya aciki tasaka, shita bude tasaka wata doguwar riga ready made, rigar tamata kyau, sannan tafitar mata da shape dinta, shafaffan cikinta ya kwanta, hips dinta yasake futowa aciki, amma batayi batayi kwalliya ba, sannan tafara goge mata dakin Ummi na falo kawai sai ganinsa tayi yashigo hankali tashe Cikin murna tace "oyoyo Baffah nah, sannu da zuwa," Zama yayi akan kujera jagwab yadafe kansa 🤦🏻‍♂yace "yanzu Ummi fisabilillah , kinsan qalau kike shine kika tasoni?" Cikin Murmushi tace"to yanzu bagashi naganka ba, dama akwai maganar danakeso muyi dakai " Kafin yayi magana ta d'aga murya tafara kiranta "Nawal! Nawal! 'yata Nawal Cikin ransa yake fadin Ummi da kwashe kwashe take wallahi,kowa ta kwaso harta bata iznin shiga cikin dakinta? 🤔 "ya kalleta yace" Ummi kinyi Sabuwar mai aiki ne? "😳🙆🏻😱 Kallansa tayi tace" A a, ba Mai aiki bace, Matarka ce Baffah, aure namaka ai "🤣 Cikin sauri yazabura yamiqe tsaye yace" wai wanne Baffan kike nufi ne? " Mutara zuwa gobe (kullum de maganar guda daya itace hakuri, mudinga hakuri da junanmu yan'uwa, sai kaga Allah ya azurtaka ta Inda baka taba zatoba, idan kukai dogon tunani zaku gane cewa Shifa Anwar Kamar alkhaairi ga Rayuwar Nawal, yayi mata cin mutunci tayi hakuri ta dauki qaddara daga qarshe ga abinda hakurin yajamata, Sanadin ta yan'uwan ta zasu shiga makaranta, still sunyi karo gashi de shine da laifin amma itace ta bashi hakuri, Sanadin hakurin gashi Allah yahadata da mahaifiyar mk cikin Ruwan sanyi, itafa duniyar nan idan kayi hakuri ka dauketa asannu wallahi zakaga daidai arayuwarka, abinda nakeso mutane su gane har nake wannan haqilon typing din wallahi shine fa'ida da amfanin hakuri) Masu cewa nayi 2pages kuyi hakuri, duk Wanda kukaga anyi muku posting dinsa to aranar na zauna na rubuta, bazai iyu nayi sau biyu ba, mu lallaba ahakan de🤣 Sharhi sharhi pls🙏🏻 Sorry Nuhu kaban tausayi wlhy😭 Yaya zaman mk, Baby, da Ummi zai kasance? kubiyoni🤗 Amnah El ✍🏻 [2/2, 1:47 AM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 23&24 Cikin ransa yafara cewa "wallahi sak irinna Baby, to kode sunada wata alaqa ne?" Wata zuciyar tace masa Babu wata alaqa, yawancin fararen fata haka bakinsu yake, Ahankali yatashi, still bai daina Kallanta ba harya fice daga dakin (nikam nace da sannu🤔) Yana zuwa falo Ummi tace" dafatan kayi mata addu'ah? " " eh nayi mata saida safe "bai jira amsartaba yafice daga falon, sai mita yake, ga jaririya mezai hana yayi mata addu'ah Ummi ma kawai bayansa tabi da kallo badan ta yarda da maganar tasaba *** ***** *** Washe gari kiran sallar farko acikin kunnanta akayi, tana juyi tareda addu'ar tashi daga bacci kawai saita ganta akan gado, tajuya gefenta taga Ummi tana bacci Tambayar Data fara zuwa ranta itace waye yakawo ta? Itade tasan cewa a kujera bacci yadauketa, bade wannan Baffan ne yadaukota ba?cikin sauri tafara dudduba jikinta, Allah yasa de bashi bane Saukowa tayi tashige toilet tadauro alwala tafara gabatar da sallah, bayan ta idar tafara karatun qur'ani har aka shiga sallar asuba, saida ta idar sannan ta tashi Ummi itama tayi, harsaida gari yayi haske sannan ta gaida Ummi, fita zatayi waje, Ummi tace tadawo ta kwanta tahuta, komawa sukai suka kwanta, amma bakwai da rabi tafarka, ta tashi Ahankali tashige kitchen, tana zuwa taga wata yarinya tana aiki, tace mata "sannu da aiki, kema anan gidan kike?" Kallanta tayi cikin ladabi tace"ina kwana? " Nawal tace" lafiya, Yaya sunanki? " Ranki yadade sunana" Sabira, nice me aikin gidan nan, naje ganin gida ne kwana biyu, bana nan akai bikin yallabai " Tace" Allah sarki, kawo nataimaka miki da wani aikin " " A a ranki yadade kibarshi, yallabai bazaiji dadiba idan ya ganki kina aiki "🤣 " kinga Karki damu, kawo muyi tare " Badan tasoba tabata suka fara gabatar da break fast din tare, har falo suka kai komai, sannan ta koma daki taga Ummi bata nan da alama tana toilet, gadon tafara gyarawa sannan tafara gyara dakin, ta nemo wayarta acikin jaka ta kunnata, tareda ficewa daga dakin takoma falo Layin umma tafara kira, bugu uku umma ta dauka, "Baby yagidan" Muryarta ce tafara rawa Kamar zatai kuka tace "umma ina kwana" "lafiya, menene kuma abin kukan? Bakya rabo da sakarci" "umma inasu Najma?" "Najma gata can adaki a kwance, batajin dadi ba amma yau jikin nata da sauqi, bari nakai mata wayar" Tashi tayi tashige daki tabawa Najma wayar tareda futowa, sai yanzu hankalin ta yadan kwanta dataji muryar 'yar tata Najma tace "Baby yagari, ina angon namu?" "lafiya kalau Najma, Umma tace bakida lafiya ya jikin naaki?" "wallahi bana danjin dadi, zazzabi ne yarufeni, amma yau da sauqi" "nima haka shekaran jiya nayi wannan zazzabin wallahi, amma yanzu da sauqi" "to Allah yasawaqe, ina in law dinki me kirki?" "Ummi wallahi taana daki tana shirya wa, ni ina falo" "falo kuma? Me kike nufi ne Baby? Keda yakamata kicemin kina kirjin mijinki, amma wai wani falo" 🤔 😳Zaro ido tayi dukda Najma bata ganin ta, sannan tace "ke baya nan yafita" 🤣 Najma tace"owk yanzu naji batu, ai naso ace yana nan kibani shi nayi masa gargadi akanki, kada yabari ko quda yatabamin qanwata, amma yanzu tunda bayanan idan yadawo ki gaishe shi " Murmushi tayi tace" Najma kenan, to zaiji, bawa ummah wayar takaiwa mama mugaisa " Tashi Najma tayi takaiwa ummah wayar, suka gaisa da mama mariya dasu mus'ab, suna sallama da umma awayar a lokacin Ummi tafuto tace" Nawal dawa ake waya ne?" Kallanta tayi tace" su ummah ne " Hannu tabata tace" bani su nima mugaisa, kije kiyi wanka ki shirya muyi break " Wayar tabata, tashige cikin daki Sosai suka gaisa dasu ummah tana kuma qara bata tabbacin insha Allah zata kula da Nawal Kamar yanda zata kula da Baffah, daga nan sukai sallama Tana kashe wayar aka nuno mata adadin kudin da akaja dakuma sauran blance dinta, katsewa tayi ta ajiye wayar agefe Wajan goma da rabi yashigo falon, da takardu ahannun sa, ya rissina yace "Ummi barka da safiya" "yawwa Baffah barka, yanaga idonka yayi ja,? Ko bakai bacci bane daren jiya?" Ahankali yace "nayi" share shi tayi, tasan cewa baiyi baccin ba, Yaya zata masa, yarinya ma tayi hakuri bare shi? Tsintar maganar ta yayi tana cewa"Yakamata kaje kayiwa layin Nawal register basai tasa kati ba, su dinga cirewa a account dinka Kamar yanda kayiwa naka sim crd din, sannan kasaka mata Data saboda ganin labarai a yanar gizo" Cikin rashin walwala ysce"yanzu Ummi wannan yarinyar wanne labarai zata gani? Me labarai zasu qara mata? " " kacemin kawai baza'ayi ba" Ahankali batare daya kalleta ba yace"za'ayi" Cikin ransa kuwa tunanin barin qasar yake inba hakaba wannan yarinyar zata dinga hadashi da Ummi 😱 Sake kallanshi tayi tace"ga wayar tata nan kaduba kadauki number, idan kafita yanzu sai kayi mata abinda yakamata, kaga saikaga number tata ma koda zaka dinga kiranta kaji lafiyarta,🤣 itama sai kayi mata saving taka number, sannan ba number ka ta gama gari zaka saka mataba, number ka zaka saka mata wadda koda baka qasar idan ta nemeka zata sameka " Wayar yadauka yasaka number sa aciki yayi kira, kiran yana shiga cikin wayarsa yakatse, sannan yayi mata saving number tasa da Muhammadu 🤣🤣😃 Amma shi baiyi saving number taba, kai tsaye wajan massage yaje yaturawa wani abokin sa number, yasa yayi mata register tareda turo datar Futowa tayi falon, tayi kyau cikin doguwar riga Mai fadi Kamar ta 'yan mali tareda mayafin rigar, mayafin sosai yabawa sumar kanta damar futowa, tana zuwa ta tsugunna har qasa tace masa "ina kwana?" Kamar anmasa dole yace"lafiya" atakaice Ahankali tatashi ta zauna daga gefen Ummi 🤣🤣Sabira ta gabatar musu da abinci, shikam kawai tea yasha, shima yadade yana juya tea spoon din sannan yagama Saida yabari suka gama sannan yadubi Ummi "Ummi Zan fita, akwai aikin dazanyi" Tace"to Baffah adawo lafiya " Kallanta yasake yi, baiyi magana ba, tasan nufinsa sarai, jira yake taje tarakashi, Dan haka tasa hannu ta dauki takardun gefensa Yana gani ta dauki takardun yamiqe, yayi zatan zata rakashi ne, kawai sai gani yayi tabawa Nawal takardun tareda cewa" tashi ki rakashi bakin gate"🤣 Yana jin abinda tace yayi gaba, baima tsaya jiran taba, itama kuwa ta doru abayansa 🤣🤣 Sai sauri yake fiya-fiya, har yazo harabar gidan, yajuyo yaga Nawal tana wata irin tafiya Kamar bataso, cikin bacin rai yadawo baya, yamiqa mata hannu batare dayayi magana ba Tayi zuruu tana kallansa tarasa gane meyake nufi Cikin tsawa yace "kibani takarduna nace" Cikin sauri ta miqa masa, ya warce yayi gaba *** ***** *** "Nuhu abinda nakeso dakai shine kayi hakuri Nuhu, haka Allah yatsara, dama can Allah ya qaddara ba matar ka bace" Hawaye ne suka zubo masa, yasa hannu ya share "hakane Abba, kukam kun soni, Babu abinda zance daku sai godia, Allah yabata zaman lafiya" Mama mariya tazo wuce tadawo daga unguwa taga Nuhu a tsugunne gaban Abba yana share hawaye tace"a a Nuhu ashe kaine 🤣" Cikin sauri ya gaishe ta yace" yasu Najma?" Tace" lafiya kalau Nuhu, ai Najma ma batanan tayi tafiya,🙈🙆🏻 🤣yaya qarin hakuri kuma na Baby? " Kansa aqasa yace" Hakuri da godia" Tace"Allah sarki, sai hakuri Nuhu, Baby antafi Birnin tarayya, saide ka musu addu'ar samun zuri'ah tagari "🙊😂 Abba ne yawatsa mata wani kallo, tasake cewa" to Nuhu kagaida mutanan gida "daga nan tashige cikin gidan, shikuma Abba yaci gaba da bawa Nuhu baki *** ***** *** Da yamma suna zaune itada Ummi, Ummi tace"kinga ameerah har yanzu bata zoba, Tun jiya naketa faman kiran wayarta bata shiga " Cikin sanyin murya tace" Ummi baquwa zamuyi? " " A a Nawal ba baquwa bace, zuwatake kawai tanamin karatu, akwai littattafan datake qaramin " Tace" To Ummi kawo nayi miki mana " " kin iyane Nawal? "eh Ummi na'iya" Littafin tabata tace to gashi 'yata Nan suka fara karatun tana koya mata littafin ishmawi babin dayake magana akan abubuwan dasuke warware alwala Har wajan karfe biyar suna karatun su, wata mata tayi sallama tashigo, Ummi tace"a a Hajiya Karima mutanan cairo, ashe kindawo? " Qarasowa tayi cikin falon ta zauna akan kujera tareda cewa, Hajiya Halima wallahi nadawo jiya, kawai wai saiji nayi Muhammad yayi aure" Ummi tace "wallahi Baffah yayi aure hajiya" Nawal ce ta gaida matar tareda shigewa kitchen domin kawo mata ruwa Matar ta dubi Ummi tace" Hajiya Halima ina kika samo 'yar kyakykyawar yarinya haka? " Murmushi Ummi tayi tace"laa matar Baffah ce" Tace "kai amma yaron namu yayi sa'ar mace, gaskiya Baffah yasamu mace" Cikin jin dadi Ummi tace "wallahi" Nawal tadawo takawo wa matar ruwa da lemo, tace "gashi"tareda juyawa daki Tace"to nagode amarya" Bayan tasha Ruwan ta kalli Ummi tace "Ziyara tazo miki ne?" "A a Hajiya, anan suke, tare nake zaune dasu saboda kinsan halin Dan naki, auren ba sonsa yakeba, shiyasa kawai nabarsu agidana" "ai hajiya Halima inde kinsan basason junansu, toki tarkatasu sukoma gidansu, suje suyi fad'a awajan shara suyi fad'a awajan wanke wanke, ke sujiwa kansu ciwoma suyi 50 50 zasu so junansu, amma ahaka kam, hajiya bana tunanin zasu samu daidaito" Ummi tayi jimm tace"kuma fa hakane hajiya, kinyi gaskiya, to kawai abinda yafi shine akwai wani gida anan kusa, kawai gobe Zan tarkatasu sukoma can, tunda nan din ina tareda sabira, yanzu fa ko magana ba sayi, tunda akai auren basu zauna sunyi magana ba, ina hankalce dasu " Hajiya tace" yawwa kinga abinda nake fada miki ko, amma idan gidansu daya, dole wani abu zai tashi dazaisa suyiwa junansu magana, amma ahaka kam, akwai gyara " Ummi tace" wannan gaskiya, ai kuwa gobe zasu tafi😂" Daga nan sukaci gaba da firarsu *** ***** *** Zuwa dare kam Nawal tasake da Ummi, dad'i da qari ma idan tatuna Baffah yafita saitaji wani sanyi, haka ta ware sunata fira sosai, har Ummi tana mamakinta Sai wajan goma da rabi yashigo gida,bema lura da Nawal dake kusa da Ummi ba yafad'a cikin kujera cikin sigar shagwaba yace"Ummi wallahi nagaji dayawa yau " Dadi Nawal taji,maganar tasa tana mata yanayi Data mk, cikin sauri tayi istighfari, domin tuno da cewa yanxu tanada aure Ummi takalleshi" Baffah sarkin shagwaba, to ai yanzu bani zakayi wa ba, "ta nuna masa Nawal, kaga wadda zakacigaba dayiwa shagwaba" Gaba daya yamanta da yarinyar, jin antuno masa da ita yasa nan da nan annurin fuskarsa ya dauke 😠 Ummi tana gani, tasake tabbatar da maganar qawarta, bata sake yimasa magana ba, tadubi Nawal tace "tashi kikawowa mijinki abinci" Cikin nutsuwa tatashi tayi hanyar kitchen,by mistek yad'ago idonsa, bai tsaya ko'inaba sai a tudun hips dinta, nan take yakawar dakai yasaki tsaki, wannan yarinyar har tasan tasaka irin abinda turawa suke sakawa na cikon hips Ummi dataji yana tsaki tace"kode yunwar ce Baffah? " Batare daya kalletaba yace" A a " Tasake cewa" Baffah Nawal fa tana zuwa makaranta, shine nace mezai hana itama kamaidata, tunda kaima wajan aiki kake zuwa, kaga ba dadi ta zauna ita kadai agida " " Ummi ni yanzu banda time, amma zanyi magana sai akaita, a JSS nawa za'a sata? 🤔🙆🏻😂 "Baffah jss kuma? Yarinyar datake university?" "ki qyaleta" Tace "aqyaleta haka ta zauna Babu makaranta?" Babu kunya yasake cewa "eh" Ummi bata sake yimasa magana ba, Nawal takawo masa abincin, ta ajiye masa batare datace komaiba Shima baice da ita uffan ba, Ummi duk tana kallansu, anan tasake tabbatar wa gara tamaidasu wani gidan su kadai Ko 5 spoon baiyiba ya ajiye yatashi yace "Ummi gudnight" Tace "to Baffah saida safe" Baifi minti talatin datafiyaba, Ummi tasata tayi wanka, tabata humra Mai qamshi tashafa, sannan tasaka kaya madaidaici, dede bacci, takama hannun ta sukayi part dinsa Saida suka je har falo sannan ta nuna mata d'akinsa tace "ga dakin naku can, 🤣kije ki kwanta saida safe Jikinta ne yayi sanyi, haka tafara tafiya salalo salalo, har taje bakin kofar dakin tajuyo taga Ummi tana tsaye, Ahankali ta tura kofar dakin tashiga, Ummi kuwa tana ganin shigarta dakin tajuya part dinta ranta fess Tana shiga dakin taga duhu ya gauraye, gashi ya qure esi bayan sanyin da ake na duniya,maida kofar tayi tarufe, duk abinda ake yana jinta domin kuwa ba bacci yakeba, Tun daren shekaran jiya rabonsa da bacci Mai dad'i daya fara zai farka "ke me yakawo ki cikin dakina?" ta tsinci maganar sa Tsorone yakamata, cikin sanyin jiki tace "Ummi ce takawoni" "kijuya kificemin daga daki" Zuwa yanzu kam muryarta tafara rawa tace"dan Allah kayi hakuri, " Tashi yayi zaune, yakunna wutar dakin, haske ya wanzu adakin taganshi muraran Babu kaya da gashi sai gajeren wando, murdaddan jikinsa takalla, ga qirjinsa duk gashi tayi saurin kawar da idonta Cikin bacin rai yace" zaki fice ko saina taso? " Hawaye suka zubo mata tace" to ina zanje? " " kifice kibarmin dakina, ke bayan d'akinama kifice daga part dinnan Gaba daya " Tsugunnawa tayi awajan, tafara rusa kuka," wayyo Allah na yaya Sultan nashiga uku kazo ka ceceni" ( Sultan ga ranarka😃🤣) Baqin ciki da taqaici suka kamashi, saikace Wanda yadaketa take kira masa wani qato yazo ya ceceta yace"ke bari kiji, ba Sultan ba,ko Sarki zaki kira saikin barmin dakina " ya yunqura zai sakko daga gadon, tana ganin haka tatashi tana goge hawaye tafice daga dakin tareda jawo masa kofarsa Yace" fine"tareda kashe wutar dakin ya kwanta Tana zuwa falo tayi kwanciyar ta akan kujera, saide daqyar baccin ya dauketa saboda tsoro, tasaba kullum gata ga ummanta take bacci Ana kiran sallar asuba tafice daga part din tatafi dakin Ummi, a lokacin Ummi tana kan sallaya kawai sai ganin Nawal tayi, tace "Nawal yanaganki Tun yanzu? Lafiya kuwa?" "Ummi lafiya kalau, yatafi masallaci ne, shine nataho nan" Ummi tayi Murmushi tareda girgiza kanta kawai Gari nayin haske bayan sunyi break Ummi ta kalleshi tace "Baffah jeka hado kayanka zaku komai gidanku" Cikin sauri Nawal ta kalleta Shima cikin mamaki yace "Ummi gida kuma? Menene laifin nan din?" "to idan kagama Tambayar tawa bari ni naje nadeboma kayan naaka, tunda ban isa nafadama ba" Miqewa yayi batare dayayi magana ba, daga hado kaya yaje ya zauna har Ummi tafara tunanin binsa sannan yashigo falon dauke da troly guda daya ya tsaya akansu batare daya zauna ba, hannunsa daya dauke da jaka, dayan kuma ya turashi cikin aljihun wandonsa Ummi ta kalleshi tace "kayan Nawal suna cikin motar ka, kaje kakai gidan dakake ajiye baqi, nan zaku koma da zama, muma gamunan zuwa" Fita yayi daga falon ransa duk ba dadi Ummi ta kalli Nawal " 'yata kiyi hakuri da halin Baffah, watarana zai sauya, temako daya nakeso kimin shine kitayani daidaita Baffah, duk abinda kikaga Babu agidan kiyi masa magana, Karkiji shakkarsa mijinki ne, tundaga ranar da' aka daura muku aure kun zama daya, zaisan sirrin ki zakisan nasa, ki temakamin Baffah yadena wasu halaiyar tasa " Zancen zuci tafara, wai tayaya kowa yake cewa nasashi yadena wasu abubuwan, tayaya zan iya?meyasa suke son doramin abinda ni nasan ba lalle na iyaba? Domin tabawa ummi qwarin gwiwa sai tace"to Ummi insha Allah" Daganan Ummi tabata magungunan tsimi, dana infection tace ta dinga amfani dashi, itade kawai takarba ne, amma idan tasha ma amfanin mezai mata bayan d'aki ma ana korarka bakada ikon kwana aciki Har gidan Ummi tarakata, a lokacin dasukaje baya gidan, sannan tasake yimata fada akan tayi wa mijinta biyaiya, daga nan tayi mata sallama tatafi gida Ummi na tafiya taga duk gidan yamata fadi, wayarta tadauka takira Najma sukaita fira, har taji ranta yadan saki,suna sallama taga ba'aja mata ko sisi ba 🤔 Inbox dinta taduba tagani ko wanine yayi mata transfer amma bataga komaiba saika data dataga wata number ta turo mata Alokacin takira number akaqi dauka Afili tace to may be bonus aka bani 🤣🤣 annan ta fita harabar gidan tana kallan tsari da kuma yanayin gidan Gidan yayi kyau, kuma ya birgeta sosaai, harabar gidan tanada girma sosai, bakin gate ta kallah tahango maigadi yanajin redio, ta qarasa suka gaisa, sannan tadawo ciki, can wajan gefe wajan bayan dakunansu ta duba taga wani Dan qaramin swimming pool, cikin murna tace "laaaaa tareda qarasa wa wajan da gudu, tana zuwa tafara wasa da Ruwan, kafarta ta tsoma aciki cikin sauri tajanye saboda sanyin dataji Awannan wajan anan ta wuni, sai wajan yamma lis sannan ta koma daki Da daddare batayi girki ba, saboda tagaji, kawai lemukan da tagani a fridge su tasha ta qoshi, ta kunna kallo tayi kadan sannan taje dakin da aka saka mata kayan ta tayi wanka ta kwanta data fara jin tsoro zata leqo ta window ta kalli dakin maigadi, idan tahango hasken fitilarsa saita koma ta kwanta, haka taitayi har bacci ya dauketa Shikuwa bai dawo gida da wuri ba, sai dare, daya dawoma ko dakin datake bai nemaba yawuce d'akinsa ya kwanta Da asuba tana idar da sallah tafara karatun qur'ani har gari yayi haske, qur'anin ta dauka tafita waje tanata zagayawa tana tilawa Cikin baccinsa yaji qira'ah kai dad'i tana rera karatun qur'ani adede satin window dinsa Idanunsa cike da bacci yajawo wayarsa yaduba time 7:41 Ahankali yatashi zaune, shibe koma bacci ba shikuma baitashi ba 🤦🏻‍♂Kansa yadafe da hannunsa, Tun shekaran jiya yakeso yayi bacci amma damuwa ta hanashi, yanzu yau yasamu baccin yafara daukar sa amma ita kuma wannan ta hanashi 🤔shide bashi da damar hanata karatun qur'ani 🤣🤣 Dole sai hakura yayi da baccin yatashi yashige toilet, daga nan yayi wanka yafice daga gidan gaba daya Da yamma tana zaune tafara tunani, ta wacce hanya zata shirya Baffah? Tasan de masu irin wannan halin hanya ta farko itace kadinga tunatar dasu, to amma tayaya? Shida baya zama agidan? dole bari zatai sai ranar dayake zaune agida saita fara gabatar da makaman yaqinta 😂 Washe gari dasafe ma karatunta ne yatadashi daga bacci, gashi idan yatashi daga bacci zaiyi wahala ya koma a lokacin, Already yayi sallar sa tun asuba Dan haka kawai yatashi yayi wanka yafara duba wasu document, a cumputer Yanajinta har zuwa lokacin data gama karatun Itama anata bangaren bayan tayi wanka taci abinci, sha biyu saura a lokacin, ta duba waje taga duka motocin gidan suna nan, alamun yana nan yau bai fita ko inaba, browsing tayi tadauko wa'azin da ake magana akan kule-kulen yanmata Shikuwa yana d'akinsa a lokacin yagama aikin dayake zai kwanta yayi bacci zuwa azahar A lokacin takunna tv tajona wayarta tayi connecting sannan takunna wannan wa'azin ta qure volume yanda zai iya jiyota Bacci yafara daukar sa yaji gida Kamar zai fashe da qaran wa'azi 🤣🤣 Yadauki fillo yatoshe kunnuwansa dashi, amma still bai daina jiba, cikin sauri yatashi zaune yace"yau nashiga ukuna 😂😂, yarinyar nan ita kadai ma ciwon kai ce, yau bazata taba bari na na rintsa ba 😖😖 Da asuba karatun qur'ani,yanzu kusan sha biyun rana ta kunna wa'azi, 🤦🏻‍♂🤦🏻‍♂ko kasheni takesonyi ne?🤣🤣 Cikin bacin rai yafuto daga d'akinsa da gashi three quater Mai laushi,Babu riga ajikinsa sai vest, murdaddan jikinsa yafuto fili Adede lokacin daya qaraso Mai wa'azin yake cewa Kuma maza kuji tsoron Allah, kudena damuqar matayan daba naku ba, ko hannun mace ka riqe hakan haramun ne, bare kuma ka rungumeta kasata a qirjinka batare da aure ba🤣🤣, sannan kuma yanmata kuriqe mutuncin kan... Yana qaraso wa wajan yadauketa cimak yadora ta akafadarsa yayi bayan dakin su da ita Harbe Harbe tafara tana cewa "kasaukeni, wallahi nadena, Dan Allah kasaukeni, kayi hakuri" Amma ko Saurarar ta baiyi ba, saida yaje bayan dakin su kawai ya wullata cikin swimming pool dinnan yajuya, ga sanyin da akeyi agari, shi kansa Ruwan yadau sanyi, tanajin ta cikin Ruwan ta shid'e Tafara karkarwar sanyi, tana kira "ka temaka min,zan mutu" Tana kokarin futowa santsi yajata takoma ciki can qasan Ruwan, aikuwa sai ruwa yafara shiga hancinta da bakinta bul-bul-bul, daga nan tasume Shikuwa yakusa shiga falo yaji shiru, yadena jiyo ihunta, Kamar wasa yajuya ya kalli wajan kawai sai yaga Babu yarinya Babu dalilinta 🙆🏻🙆🏻 Gabansa yayi mummunar faduwa, cikin sauri ya furta Innalillahi... Aguje ya koma wajan, yana zuwa yaganta a kwance aqasan ruwan 😳Zaro idonsa yayi Gabansa na faduwa , baiyi wata wataba yafada cikin Ruwan yadaukota Kamar jaririya,ya tsaya acikin Ruwan tana dauke ahannun sa yana Kallanta, dogon gashinta Mai santsi yaji ruwa saiya qara kwanciya akanta,jelar gashin tana yawo acikin Ruwan, madedetan breast dinta sai suka sake futowa saboda rigarta data liqe a jikinta aqasan wajan ya kwantar da ita sannan yafuto yafara jijjigata yana cewa "ke, ke ki tashi mana," Amma shiru kakeji baabu ko motsi, Gabansa yafara tsananta faduwa duk ya rikice yarasa abinyi, sake jijjigata yayi yace"ke Nawal ki tashi mana, wasa nake miki fa, 🙊🤣😂 Karki mutu ki tashi " Nanma shiru Babu alamar motsi awajan ta, yarasa ya zaiyi, yadebo Ruwan wajan ya kwara mata amma bata farka ba Shafaffan cikinta ya kallah yadora hannunsa ya danna Ahankali, ruwa yafuto daga bakinta d'an kadan Yajira ko zata farka amma kwata kwata bata motsi Kalle Kalle yafara Kamar yana tsoron wani ya ganshi sannan Ahankali yakai hannunsa kan dogon hancinta yatoshe hancin, sannan yafara kai fuskar sa dab da tata fuskar, yadora bakinsa akan nata, yafara hura mata iska abakin ta Lokaci daya tafara tari, sai a lokacin ya dauke bakinsa daga kan nata, cikin wahala take bude idonta harta bude shi gaba daya afuskar sa, yayinda shima yazuba mata ido yana Kallanta Mutara zuwa gobe Sharhi please 🙏🏻 Amnah El Yaqoub ✍🏻 [2/3, 12:15 AM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 25&26 Kallanta takai zuwa jikinta taganshi d'ame d'ame akan qirjinta Shima ganin tana kallan jikinta yasa ya kalli wajan, cikin sauri yatashi daga jikinta, gaba daya kunya ta rufeshi, sai kawar da fuskarsa yake bai yarda sun hada idoba yayi hanyar dazata sa dashi da cikin falon nasu Sararin samaniya ta kallah tana maida numfashi Ahankali, sannan ta yunqura ta tashi zaune, afili ta furta "marar imani kawai" Tashi tayi tanufi hanyar falon nasu, sai karkarwar sanyi take daki tashige tasauya kaya sannan ta busar da gashin kanta takulle kofar ta tareda shigewa cikin bargo *** ***** *** Yana shiga d'akinsa ya zauna abakin gado tareda dafe kansa hannu bibiyu Yanzu dataa mutu mezai cewa Ummi? Shikkenan fa shima yabi sahun masu kisan kai, amma itama tanada laifi yaga alama batajin magana, bayasan hayaniya amma ta qure masa volume qara Kamar zai fasa masa kai koda yake batada laifi, tunda bai fada mata dokokin saba, amma yakamata yafara yi kenan Tashi yayi ya shige toilet yasake wanka sannan ya kwanta Baby ce tafado masa arai, nan da nan yafara zancen zuci, Inda ace ita aura yasan cewa bazata qyamaci halinsaba, zata zauna dashi ako yaya ma yake, bazata kunna masa wa'azi ba, zaunar dashi zatai tafada masa abinda yakamata ayi, tanada hakuri duk abinda yamata zatayi hakuri dashi Huci yayi, basahida photon ta, baisan yaya zaiyi yasamu ba domin yadinga gani yadebe masa kewarta Tokode yasa Yas ya bincika masa ita ne? Ya tambayi kansa, wata zuciyar tace inaaa, Yas bazai santaba, hamdala yayi wa Allah dawani tunani yafado masa Wanda idan yayi hakan zai taimaka masa wajan debe masa kewar Baby Da yamma ya shirya cikin qananun kaya, Baqin wando jeans yasaka saide crazy ne, kasancewar sa fari sai farar fatarsa tafuto sosai acikin Baqin wandon Saide riga itama baqa Mai laushi, yadauki jacket Mai laushi yadora asama, Saukowa yayi kasancewar d'akinsa yana samah Yana zuwa falo bai tsaya ko'inaba sai abakin qofar dakinta bai tsaya wani qwanqwasa ba yatura kansa cikin dakin Adede lokacin tafuto daga wanka tanaso tayi sauri ta shirya domin yin sallar la'asar Cak idonsa ya tsaya akan fararen cinyoyinta, tana ganinsa tayi sauri ta tsugunna aqasa Fuskarsa Babu alamun Fara'ah yace mata "biyoni" Cikin rawar jiki, ta dora rigarta doguwa hadeda hula ta futo, afalo taganshi yana sauya chanel yadora qafa d'aya kan d'aya ranta ne yabaci ganinsa da irin wannan shigar, Kamar ba Babban mutum ba Gabansa taje ta tsugunna tace "gani" Remote din hannunsa ya ajiye ya dubeta"Am Nawal kike kowa, naga alama kanki yana miki rawa, nikuma bana jurar haka, a lokacin nake saitawa mutum zamansa, inada qa'idoji da dokoki Wanda idan kika bisu zamu zauna lafiya, Karki shiga harkata agidan nan, nima bazan shiga takiba, kiyi abinda kikaga dama ni bazan hanaki ba saboda bakya gabana,inada wadda nakeso, kuma kisa aranki taana nan zuwa, yazama dole karfe bakwai ki tashi ki gyara gida, banason qazanta,idan ba hakaba toki dauka ankawomin kene kawai nadinga faffalla miki mari" Yadora hannunsa akan kunnansa yace"kinji abinda nace? Cikin rawar murya tace "naji" "Ok tashi kibar gabana" Ahankali ta tashi tashige cikin daki, hawaye suka zubo mata, tashare tatada kabbarar sallah Wayarsa ya dauka yakira Nasir "Nas ina zaka samomin mutumin daya iya zanene?" "mk wanne irin zane kuma? Ko akwai gidan da kakeso azana maka?" "no Nas, inaso azanamin photon yarinyar nan ne, zan ajiye shi a d'akina" Nasir yace"aikuwa akwai wani mutum dana sani ya'iya zane, ya qware wajan zana mutum " " yawwa Nas, toka turomin shi gobe pls " Nasir yace" to Babu damuwa " daganan yatashi yafice daga gidan *** ***** *** Bai dawo gidaba sai bayan sallar magrib, yana doso cikin falon da shashshekar kukanta yafara cin karo, meyasa ne yarinyar nan kuka baya mata wahala, komai kuka, cak yaja ya tsaya abayanta batare daya qaraso cikin falon ba Cikin kuka tace "ni wallahi umma nagaji, dazu dasafe kusan mutuwa nayi," Umma tace"to Nawal menene auren ne? sokike koda yaushe kijiki cikin jin dadi da kwanciyar hankali Kamar kina gida?ai bazai iyuba, ki yi hakuri watarana sai labari " Wahaye ne suka zubo mata tace" Ummah wallahi DANA SANI tun farko Nuhu na aura 🤣🤣, nasan bazai taba wulakanta niba " Ummah tace" Nawal, kina gidan wani amma kina maganar Nuhu, kiyi hakuri kede kiyi masa biyaiya, Karki kuskura kirageshi da haqqi d'aya kinji abinda nafada miki, sannan Zan yiwa Sultan waya idan yasamu lokaci yazo yaganki tunda kuna kusa " Jin yaya Sultan zaizo yasa tasaki ranta, tace" to shknn sai yazo " "Nuhu" ya maimaita sunan cikin zuciyarsa Bai kalletaba yazo yawuce tagabanta yayi d'akinsa, amma ransa idan yayi dubu toya baci, kan gado yafada, sannan yafara magana a bayyane "wannan yarinyar yaudarar Ummi kawai take,rannan takira masa sunan Sultan, yau kuma Nuhu, Wato data sani shita aura, gani dan'iska yarinya tana zaune agidana amma tana kiramin sunayen qarti, Allah yakawo shi lafiya, ai naji tace Allah yakawo shi lafiya, to Allah yakawo shi lafiyar🙊😳😂Zan yi maganin abun " Yaanaji aka kira sallar isha'i yamiqe yafita, a lokacin bata falon, yaana zuwa masallaci bayan yayi sallah yadawo gida, awajan maigadi ya tsaya yace" Dayyabu " Cikin sauri yaqaraso ya rissina," gani ranka yadade " " Dayyabu daga yau kakoma gidan gona kace subaka wani aikin injini, sannan kafin katafi inaso cikin gaggawa ka nemomin wani me gadin amma ba tsoho ba, sannan kuma ya kasance sunansa Nuhu 🙆🏻🤣🙊 "to yallabai aikuwa akwai wani yaron abokina daya dade yana neman ai kinyi, shima sunansa Nuhu, zankawo shi ranka yadade" Yace "Babu damuwa Dayyabu, zaka iya tafiya" Shima juyawa yayi zuwa d'akinsa *** ***** *** Washe gari Kamar yanda yace haka ta tashi dawuri tayi duk ayyukan gidan, har kayan kallo saida ta goge sannan tahada abinci break, tadauki wani zata kaiwa maigadi taje ta tarar baya nan, daki tadawo tayi kwanciyar ta, tunanin maganar ummah tafara, kuma garama kawai ta kwantar da hankalin ta, tunda shide auren nan anriga andaura, garama tayi hakuri ta rungumi qaddara tunda har tasamu ma uwar miji take sonta sosai, ai saita godewa Allah, shikuwa tasan cewa Babu maganar soyaiya a tsakanin su, kawai de za'ayi zamane domin samun ladan aure, amma Babu maganar soyaiya Nasrin takira, amma bata dagaba, data sake kira saita turo mata da text cewa suna lacture ne Ta gaji da zaman haka Babu wani aikin yi, kawai saita janyo akwatunanta tafara debo qananun kayanta Wanda dama tana saka abinta agida, sauran atamfofinta kuma suma saita ciresu tashirya su, bata dauki komai a kayan auren taba, saisu brezia da panties dakuma kayan bacci, tana gama shirya wa Ta futo falo zatai kallo Sai ganinsa tayi tareda wani mutum da kaloli agabansu da alama zane zasuyi Komawa daki tayi ta dauko mayafi, tazo tagaidasu, baqon ne kawai ya amsa, itama bata damuba taje takunna kallo ta dauki remote takoma can gefe kan kujera tana abinta Tana jinsa yadubi mutumin yace "Yawwa kanajina? Shi idon yarinyar, haka zaka zanashi shiba manyaba, shiba qananu ba, kuma shiba yan madedetaba" 😳🙊😂 Cikin sauri ta juya ta kalleshi, wata irin daria ta kamata😃 Murmushi tayi kawai taci gaba da kallonta Shima mutumin yace "Amma yallabai Kamar yaya kenan za'a zana, kace ba manyaba ba qananu ba ba 'yan madedetaba" "to kai bakasaan aikinkaba da in angwadama abu zaka kasa ganewa?, nacema ita yarinyar Kamar tana tahowa ne daga nesa kagane? To haka naga idon nata, sannan shikuma bakinta... Mutumin ne ya katseshi yace" bari ayi idon tukunna yallabai " Shiru mk yayi, Mai zane yazana ido ya nuna masa, yace" haka yayi?" Karbar takardar yayi yaga wasu irin fici-ficin ido daya zana 🤣🤣 Takaici ya hanashi magana😖 Kawai saiya zubawa Mai zanen ido yana kallansa😒 😒 Yace" yallabai yanaga kayi shiru? " Takardar ya wulla masa yace" nikam idon 'yan chaina nace ka zanamin ne?" Shima yace" to ai yallabai, kwatancan nakane narasa gane kansa 🤔ba madedetaba, ba qarami ba, ba Babba ba🤣🤣 Nawal dake gefe tana jinsu ta kwashe da daria 😃, sai qyalqyala daria take Juyowa yayi yana Kallanta, aransa yace"ashe tana daria, 🤔dariyar tamata kyau " Saiya juya ya kalli Mai zanen yace" kasan qananun yara basu cika hankali ba, muci gaba da abinda yakawoka " Mai zanen ya maida hankalinsa wajan zanen amma duk yanda yazana sai yace baiyi ba, sunyi haka yakai sau hudu, daga qarshe kawai dafe kansa yayi da hannunsa 🤦🏻‍♂yace" jeka na sallameka "🤣 *** ***** *** Da yamma tana kwance afalo tana karatun qur'ani a zuciyarta 🤣sai ganinsa tayi yasauko daga d'akinsa, daga shi sai three quater, da rigar marar hannu, gefen hannunsa ta kallah taga anzane shi da wani zane irinna yan wrestling, kallo d'aya tayi masa takauda kai cikin ranta tace gayu mutanan Allah 🤣 Saida yazo dede kanta ya tsaya, yafara qwalawa sabon maigadi kira, cikin isa yafara cewa "Nuhu" Amma maigadi baijiba, yasake cewa "Nuhu kai" 🤣🤣 Da gudu yaqaraso har cikin falon, mata shi ne amma da alama yanada iyali Kayan hannunsa ya watsa masa "dauki wannan Nuhu, maza maza kaje ka wankesu yanzu" Cikin ladabi yace "to yallabai angama" Yadebi kayan zai fita yasake cewa "kai Nuhu" 😂 Nuhu yajuyo yace "na'am" Yace"idan kagama wankin ka wankemin motocina gaba dayansu" Yace "to yallabai" Zai juya yatafi yasake cewa "idan kagama ma kaga compound din gidannan yayi datti kasa tiyo ka wankeshi gaba dayansa kajiko Nuhu" 🤣🤣 Bawan Allah yace "to yallabai angama," yafice da sauri Shikuwa cikin gadara yace "yawwa Nuhu, maza" sannan ya wurga mata harara yayi cikin dakinsa🤣🤣 Tashi tayi zaune tabishi da kallo, Wato da ita yake, shiyasa yaketa nanata sunan Nuhu, saboda jiya yaji tace dama Nuhu ta aura 🤔🤣 Afili tace lalle ma mutumin nan, aikuwa Zan rama *** ***** *** Haka zaman su ya kasance har tsawo kwana uku, kuma kullum zata gyara masa gida ta goge, sannan bata denayin girki dashi ba, kullum sai tayi amma ba yaci Haka ya tattara yawuce Dubai batare daya fada mata ba Tafiyarsa tayiwa Nawal dadi, saboda tana shiga irin wadda takeso, Babu aiki kullum, ita kadai ce agidan saide ta gyara falo da Dakinta kawai Har yayi sati biyu, Tun tanajin tsoro harta denaji Ummi ta kirashi awaya, tace"Baffah shiru ake jinka katafi, yaushe zaka dawo ne?kasanfa yanzu kanada iyali, idan kasan zaaka dade haka aida saiku tafi tare, Pls yaushe zaka dawo? " " Ummi itace tace ai Babu damuwa natafi, tafison kusa dake " " to koma de mekake kakamo hanya kataho gida," " to Ummi insha Allah " Ummi tana kashe wayar saita kira Nawal domin ta tabbatar da maganar Baffah, tana kira bayan sun gaisa tace" yaya Baffah ina fatan yana lafiya? " Zuciyar Nawal daya tace" lafiya kalau wallahi Ummi, dazu ma yafice 🙆🏻😂" Ummi ta jinjina kai tace toki gaishe shi 🤣, daga nan sukai sallama Shiru tayi tana tunani, haqiqa Baffah yayi sa'ar mata, amma ita kam sai du'a'i🙊😂 Bayan kwana biyu Sultan ya kirata yace yashigo Abuja zaizo gidan nata, cikin murna ta tashi tafara yimasa girki Mai dadi Lokacin dayace yazo unguwar da temakon Nuhu maigadi 🤣yaqaraso Cikin murna ta rungumeshi, shima cikeda murna yabata kayanda yasiyo mata, qananun kaya dakuma fruit afalo ya zauna ta gabatar masa da abinci, yaci sosai, sannan tahada shi da Nuhu yarakashi gidan Ummi suka gaisa dashi sannan suka dawo gida Sun dade suna fira, ya kalleta sosaai yace"Baby ki kwantar da hankalin ki, naga duk kin dan rame, kinga idan ummah ta tambayeni yana ganki ba zataji dad'i ba idan nace kin rame " Damuwa ta bayyana a fuskarta tace" to yaya insha Allah " Sai wajan yammah yace zai tafi, tara koshi yar bakin gate, futowa sukai daga gidan suna tafe suna fira, ya dakata ya kalleta" to Baby nah, kijuya kikoma gida, " Idonta ne yayi raurau zatai kuka Yace" au sai kinyi na gadon de 🤣🤣" Da taga yana mata daria kawai saita fashe masa da kuka, tace" Allah yaya ni banajin dadin gidan nan" "bayanta yabubbuga yace" kiyi hakuri kinji, wataran zaki saba, "yasa hannu ya share mata hawayen idonta Karaf a idon mk da'aka daukoshi amota daga Airport, cikin sauri yaacewa direba" dakata " Direba ya tsaya, saida yagama ganin komai, har zuwa lokacin da Sultan yajuya yatafi, sannan itama tashige gidan Lalle yau yarinyar nan zata tattara tabar masa gida, ashe maza take kawowa idan yafita, wannan shine Nuhu, shine nuhun datake cewa sai yazo kenan Kallan direba yayi, "mu qarasa direba" Suna zuwa cikin gida yadauki jakar sa yashige ciki, direct Dakinta yawuce ya murda handle din amma yaji arufe Alokacin ita kuma bata jishi ba tana toilet Dakin sa yawuce, yafara hargitsa sumar kansa, ko masallaci bai iya fitaba, saide yayi sallar adaki Zuciyarsa ce ta bashi shawara akan ya qyale yarinyar saboda gudun raini Nan take yadau shawarar data bashi Har dare yayi ya kwanta, Nawal batasan yazoba, saboda kawai falo tazo ta agyara, sannan tayi wanke wanke takoma daki Tun karfe goma yakashe wutar dakin ya kwanta bacci, amma baccin ya gagara daukarsa Kawai sune suke fado masa a idon zuciyarsa Tsaki yasaki, to menene ma Zan damu Dan takawo saurayinta gida, nida ba sonta nakeba Wata zuciyar tace dashi to meyasa kake kishinta? Girgiza kansa yafara yi, wannan ba kishi bane🤣🤣haqqin aure na nake karewa🙈 Har shadaya tayi bai runtsa ba, yatashi yafara zagaya dakin yana tunanin mafita Yakoma ya kwanta, daga qarshe de mk har qarfe daya na dare idonsa biyu yakasa bacci 😂 Dirowa yayi daga kan gadon yana cewa "kai wallahi bazai iyuba, dole naje ta fadamin uban waye yace takawomin saurayi gida🙆🏻😂 Da gashi sai jallabiya, yasauko qasa, yana zuwa yatura kofar dakin yayi sa'ah abude take Ganinta yayi tana bacci hankalin ta kwance, doguwar Rigace a jikinta ta bacci Mai Dan kauri, ta dauki fillo ta rungume, yanda ta rungume fillo din yasa nashanunta sake baiyana awaje Kasa dauke idonsa yayi akanta Yaqurawa Kirjinta ido yana kallo Amma daya tuno yanda yaganta ta tsaya da wani, sai ransa yabaci Fillo din datai matashi dashi, yafara bubbugawa "ke" Bata tashi ba, yasake bugawa da karfi "ke, ki tashi nace" Juyi tayi ta kalleshi da idanunta cikeda bacci, yanda ta kalleshin kadai yasa jini da jijiyar jikinsa de na aiki nawucin gadi 🤣 Ta yunqura ta tashi zaune tace "lafiya?" "biyoni" Ta shi tayi tasaka hijabi tabiyoshi abaya Taga yanufi harabar gidan itama ta doru abayansa Wajan motarsa sukaje, yabude Mota yace "shiga" Ta shiga ta zauna tana cewa ikon Allah, karfe daya da na dare ko Ummi ce Babu lafiya? 🙆🏻😳 Shima shigowa yayi yaja motar aguje sukabar gidan, ya dade rabonsa da driving, haka yake sharara gudu akan titi Tajuyo tadubeshi tace "ina zamuje ne?" Fuskarsa atamke Babu alamun Fara'ah yace "kezan tambaya, kifadamin inane gidan sa yake?" (tofa 🤔kishi yakama maza) Sharhi please 🙏🏻 Mrs Usman ce ✍🏻 [2/3, 11:35 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE 🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Banyi tunanin NI DAKE yanada masoya hakaba,yau wannan labari yasa nasamu alkhaairi ta yanda zansai data inci gaba da posting abina 💃🏻💃🏻💃🏻, wannan shafin nasadaukar dashi ne ga cmrd Abdul Bauchi, Allah yabar zumunci 27&28 "gidansa yana kano" Wani irin wawan birki yataka, kanta yasake buguwa da jikin kujerar datake zaune saboda batasa belt ba Cikin masifa yace"ina fada kina fada "yafuto daga cikin motar, ya zagaya yabude mata gefen datake zaune yace" Futo" Tajuyo ta kalleshi tace "ina Zan sauko?" "kifuto kije gidansa, gara kikoma can dazama akan kidinga kiransa yana shigomin cikin gida" Ta kalleshi, tasake kallansa dakyau "acikin wannan tsohon daren Zan futo daga cikin motar nan? Inje ina? Ina bacci katasoni kafuto Dani wannan wajan, Dan haka saide kamaidani" Qugunsa ya riqe yace "Owwk, yanzu kuwa Zan futo dake, tunda ke wuyanki yayi qwari, bakida mutunci bakida tarbiya mijin ki yana fada kina fada, to yau kuwa NI DAKE dan halak kafasa" yana kaiwa naan yasa hannunsa yafusgota daga cikin motar, cikin sassarfa tafuto daga cikin motar tasaki qara saboda ta saddaqar ma tafadi aqasa dasauri yasake fuzgota jikinsa ganin zata fadi, sai gata tafada saman Kirjinsa Kuka tasaki Mai ciwo,tasake qanqameshi, sosai take rinza assala akan qirjinsa, hawayenta yana sauka ajikinsa, shikuwa yaqame yakasa aikata mata komai Rigar dake jikintace ta bashi damar jin albarkatun qirjinta anasa, wani irin yanayi yajishi aciki, saboda duk matan dayake runguma bayajin hakan Saukar hannunsa Nawal taji agadon bayanta, alamun sake rungumeta yayi Kuka taci gaba dayi cikin kukan tace masa "yaya nanefa, dsme fathr and mothr" Lokaci daya kunyar kansa ta kamashi, toda mema yakai shi aikata hakan? Shiru yayi yakasa magana saboda aida kunya yace jinake Nuhu ne🤣🤣 Akaro na farko, sai gashi yafara bubbuga bayanta alamun rarrashi 🙈🙊 Amma yakasa cemata komai, kuma yakasa rabata da jikinsa Asalima daga bubbuga baya saiya sake matseta ajikinsa, ga motoci agefen titi d'aid'aiku suna wucewa Jin yayi baya Kamar zasu fad'i yasa tayi saurin kallansa, shima Kallanta yayi ayayinda qafafunsa suka kasa daukarsu Ahankali tafara zare jikinta daga nasa, shima bai hanata ba,motar tashige tareda rufowa,shima cikin rashin kuzari yashiga yaja motar suka fara tafiya Babu wanda yace da dan'uwansa komai har suka qarasa gida Nuhu yana zaune idonsa biyu, Dan yasan idan ya kwanta ma zasu dawo Bude musu yayi suka shigo, yana tsayawa tabude motar tafice, cikin ranta tana cewa Allah yayayewa Baffah masifa, cikin dare tsabar bala'i 🤔 Shikuwa bayanta yabi da kallo yana tuna yanayin da yajishi ciki dazu, zaiso kasancewa cikin wannan yanayin akoda yaushe, but idan kuma yaci gaba da hada jikinsa da yarinyar ai Kamar yaci amanar Baby ne Da wannan tunanin shima yayi ciki, sai a lokacin yasamu damar bacci 🤣🤣🤣 (yanmata Allah yahadaku da masu sonku na gaskiya masu kishinku) *** ***** *** Washe gari saida ta makara wajan aikin gida Sai wajan karfe tara ta gama komai sai mopping datakeyi, taga ganinsa yafuto daga d'akinsa, cikin sauri tace masa "ina kwana" Saida yaja wasu second sannan yace"lafiya, " Yakalli Agogon hannunsa yasake cewa" karfe nawa yanzu? " Ahankali tace" karfe tara " " tome kike baki tashi kin tsaftace gidaba? "kayi hakuri" abinda tace kenan, ta kalli hannunsa, taga Zanin gado, ya tsaya yafara qwalawa Nuhu kira Kallansa tayi, domin kuwa taga alama yauma wani wankin zai bashi, tace" Amma sainaga Kamar hakan bai kamata ba " Ajiyewa yayi aqasa yace" owk, to sannu me masoyi 🤣, tunda bai kamata ba aike sai kiyi abinda yakamatan, kidauka kije ki wanke " Batayi musu ba tace masa" to" Shikuwa Baqin ciki ta tokare masa wuya, Wato data bari Nuhu yayi gara ta wanke Zama yayi a kujera yadora kafa daya kan daya Yana ganin ta tadauki bedsheet din tanufi wajan da machine yake Cikin sauri ya Dakatar da ita, "kinga, juya kije kisan Inda zaki wanke, amma ba'a machine ba" Girgiza kanta tayi tace"ga break fast can nagama" Cikin bacin rai yace"bazanciba" Bata sake yimasa magana ba tafice daga falon taje waje tawanke masa, tana cikin shanyawa motar Ummi tashigo gidan Direba yayi sauri yabude mata kofa tafuto tace"Nawal mezan gani haka? " Murmushi tayi tace" Ummi wanki nake wlhy, yau tashi nayi da wanki, yanzu ma kayana zandebo na wanke " Tace" to sannu Nawal Muje ciki, " Suna shiga ciki taga Baffah azaune kafa daya kan daya yana kallo Ummi tace"Baffah yazakabarta ita kadai tana wanki? Idan bazakuyi amfani da machine ba ai saikuyi wankin tare😳🤣" Yace "Ummi wanki kuma?" Tace"au ita ba mutum bace kenan? " Sumar kansa ya shafa yayi hanyar fita daga falon 🤣Ummi tace" ina zaka?dawo ka zauna Dawowa yayi ya zauna, Ummi ta kalli Nawal tace"Nawal yata, jeki dauko kayan wankin naki " " A a Ummi, nafada, gobe zanyi " " kije kidauko nace"abinda ummin tace kenan Cikin sauri taje tadauko kayanta kala daya na atamfa takawo wa Ummi Ummi ta kalleta tace "meqa masa yaje ya wanke miki" 😳Zaro ido Nawal tayi, cikin rawar murya tace"a a Ummi, wallahi zanyi" Ummi tace "to bani nisai nawanke tunda shi bazaki bashi ba" Gabanta na faduwa tabashi kayan, yafizga ahannun ta yayi waje Yana fita Ummi tace "Nawal kiyi hakuri, basai na tambaya ba, nasan wannan aikin Baffah ne, abu daya Zan fada mijin shine kidena tsoronsa, idan kika nuna kina tsoronsa taya gama dake, yanzu ina wayarki ?" Tace"gata Ummi" Ummi tace "tome kike jira? Tashi Muje kiyiwa mijin ki video yana miki wanki,🙆🏻😳 hakan zaisa soyaiya Mai qarfi ta shiga tsakanin ku ai, amma kuna zaune haka tayaya zakuso juna? Musu tafara, amma haka Ummi tasata dole suka dauki waya zasu futo harabar gidan Shikuwa yana futowa yayi watsi da kayan🤣🤣, Nuhu daya ganshi da kaya cikin sauri ya qaraso yasa hannu zai dauki kayan yana cewa "bari a temaka ma yallabai" zuciyarsa daya yasa hannu yadauki rigar hannunsa bai sauka a ko'inaba sai adede breast cup din rigar 🤣🤣 Cikin sauri ya kaiwa kayan wata irin fizga 🤣🤣yace"no Barshi kawai" Shima Nuhu yariqe rigar, yana cewa "haba yallabai ba girman ka bane🤣🤣" Awannan halin su Ummi sukazo suka samesu, shi yanajan riga Nuhu naja 😃😂 Yana ganin su Ummi ya fizge rigar, yajefata acikin boket din datai wankin, yafara wankewa Ummi ta kalleshi tayi Murmushi, ta kalli Nawal tace "fara daukar sa mana mekike jira?" 🤣🤣 Cikin sauri yadago kansa mezata dauka? Yake tmbyr kansa Sai gani yayi Nawal tadaga waya tana masa video Baqin ciki ne ya hanashi magana, addu'ah kawai yake aransa Ummi tabar gidan Yakama yarinyar nan Saida Ummi tasata tadaukeshi tas, harya gama wanke rigar sannan suka koma ciki Shima yana shigowa takama kunnansa ta riqe, saida tasake yimasa fada, sannan tayi musu sallama tatafi Bayan sun rakata ta shiga Mota suka juyo ciki, cikin sauri yafara tafiya yanaso yakamata, tana ganin haka tayi gudu tashige dakinta tareda rufewa Wajan Nuhu ya koma yafada masa cewa yaje yayi aikin dayyabu, shikuma dayyabu yadawo aikinsa nada *** ***** *** Har dare yana dakonta, amma bata bude kofarba, haka ya hakura yaje ya kwanta yana Allah Allah gari ya waye Washe gari kuwa gari nayin haske bayan yadawo daga masallaci yashiga dakin nata, hamdala yayi dabai jishi arufeba Akwance yaganta akan gado tana rawar sanyi Qarasawa yayi wajan ta yace"ke meyake damunki? " Zafin zazzabi yahanata magana, sai rawar sanyi take Bargon data rufa dashi ya yaye, wani zafi ya dakeshi Cikin sauri yakai hannunsa wuyanta yaji zafi sosai Fita yayi daga dakin yaje kitchen ko zai samu abinda zai bata, amma Babu Yakunna gas, yarasa me zaiyi? Saboda Babu abinda ya iya Fridge yabude yadebi fruit yakai mata, batare da yayi mata magana ba yatasheta, yadora mata fruit din akan cinyarta Kadan taci da kanta, sannan yabata magani tasha, ta koma ta kwanta Agefen gadon nata ya zauna yakasa fita, tausayin tane ya kamashi, yau de kam badan wannan jinyar ba, sai jikinta ya gaya mata Wannan shine karo na farko daya farajin tausayin ta, shi mutum ne Mai tausayi amma yarasa dalilin dayasa yakasa yiwa yarinyar Kasa fita yayi daga dakin, yayi shiru kawai yana tunani, kusan minti ashirin dashaan maganin ta yaji yana sheshshekar kuka Kallanta yayi, "me kuma aka miki?" Cikin kuka tace Allah kuwa sanyi nakeji, nikam inajin mutuwa zanyi Tausayi tasake bashi, yace "bari nayi waya akawomin allura saina miki" Cikin kukan Tace "Allah ni banasan allura, wallahi bazaka min ba" "jikin ki" abinda yace kenan ya shareta Kuka taci gaba dayi, dukta cika masa kunne, yamiqe tsaye yace "bari kiga natashi nabar miki wajan saikisan da Wanda zakiyi🤣🤣" Yamiqe yayi hanyar fita daga dakin take rushewa da kuka, dawowa yayi ya tsaya yace"kinaso kidena jin sanyin? " Daga masa kai tayi Yace" bari na temaka miki minti biyar " yana fadar haka Yarufe kofar dakin yasaki labule,duhu yasake wanzuwa a dakin Jin yace zai taimaka mata kuma taji shiru yasa ta bude idonta, sai ganinsa tayi yana kokarin cire jallabiyar jikinsa😳🙆🏻 Cikin sauri tafara cewa" A a, banaso, wallahi banaso" Yace"yarinya, temako kika nema, kuma sai sanyi miki " Rigarsa yacire yarage daga shi sai boxer Tana ganin murdaddan jikinsa ta runtse idonta, gashi batada karfin hanawa Tanajinsa yaja blanket din datake ciki shima yashige ciki, tareda mannata a Kirjinsa, Ahankali tafara kwace jikinta, amma haka yasa hannu yadawo da ita cikin jikinsa yarungumeta sosai, dumin da yaji a jikinta yasa yaqara matseta ajikinsa Kansa yadora a wuyanta yana goga mata jikinsa ako'ina na jikinta Hawaye ne yake silalowa daga idonta, babu damar qwacewa, body contact aka samu sosai atsakaninsu Saiji yayi tayi shiru alamar bacci ya dauketa, memakon yasaketa saiya sake maida ta cikin jikinsa tareda lumshe idonsa Tunaninsa ne yake neman barin jikinsa, Ahankali yatashi idonsa yayi jajir Yafice daga dakin Daakinsa ya koma yazauna yadafe kansa, yayi tunanin idan yasakejinsa acikin wannan yanayin zaiji sauqin abinda yakeji, ashe ba haka bane wata masifar zai sake ballowa kansa Shide ba mazinaci bane, bazai so ya aikata yanzu dayake da aure ba, Dan haka dole zaiyi tunanin mafita, dole zai nemawa kansa mafita akan neman Baby, yazama dole yafara neman yarinyar ta kowacce hanya Daga haka yatashi yashige toilet Zuwa yamma jikinta ya warware, tana jiyo motsinsa afalo taqi fita, toda wanne ido zata kalleshi? Bayan yanda taganshi dazu Babu maraba da rashin kaya, wannan gajeren wandon Babu abinda baya nunawa, amma kuma ya akai taji jikinta da Dan sauqi? Bade wannan abin daya mata ne yasa hakaba? Tunani tafara inama ace daga wajan mk ne tasamu hakan? Da Babu abinda zai hana ta sallama masa komai, istighfari tayi tareda lumshe idonta takoma cikin bargo *** ***** *** Ummi ta kirashi awaya ta sanar dashi cewa zataje saudia umara, tanaso sutafi da Nawal Haka kawai yaji aransa cewa bayaso yarinyar tayi nesa dashi, Dan haka yace wa Ummi ba zataje ba Ummi tace yayi hakuri sati biyu zasuyi kawai, shima saiya tafi Dubai idan sun dawo saiya dawo Badan ransa yasoba ya amince, cikin satin yatafi, suma kuma asatin suka tafi umara Tunda suka je datage da addu'ah akan Allah ya nuna mata mk koda a tv ne sau daya arayuwarta, sannan tayi addu'ah akan Allah ya cire mata sonsa daga cikon zuciyar ta, saboda tasamu dama da qwarin gwiwar yiwa mijinta biyyaiya Daga qarshe tayiwa Baffah addu'ah akan Allah ya shiryeshi idan mai shiryuwa ne 🙊🤣🤣😂 Amma Ummi kam maqasudin zuwan nata da Nawal shine akan tayiwa Baffah addu'ah Allah ya shiryeshi, domin kuwa ita addu'ar mata akan mijinta, batada hijabi awajan ubangiji Sunyi siyaiya sosai, Ummi ta kashe mata kudi baana wasaba, duk wani kayan ado na yanmata tasiya mata Har suka dawo Nigeria lafiya, takira su ummah ta dinga basu labari, Inda tace ta ajiye musu tsarabar su duk lokacin dazasuzo da Baffah zata kawo musu 🤣 Kwananta biyu da dawowa amma Baffah bai dawoba Tunani tafara, ko yaushe ne zaman aurensu zai daidai ta? Gaskya yakamata tafara kawowa gidan nan nasu gyara Tsamm tamiqe tashige cikin d'akinsa, komai neat Babu wani datti, dakin ya birgeta, haka kuma Babu abinda Babu sirkin baqi aciki Afili ta furta "wannan mutumin yana son abu baqi da alama" Bedside drower tajawo taga wata hadaddiyar akwati aciki Jikin akwatin kadai ma antsarashi sosai, ciki sauri ta bude taga wasuma zobuna guda biyu na azurfa,qarami da Babba, irinsu daya sak, anyi musu ado da Baqin stones, acikin stones din anyi harafin 'B' da farin kala Kalla tayi tasake kallah, B da B tome yake nufi? Shide nasa B din tasan cewa Baffah take nufi to amma dayar fa? Wata zuciyar tace da ita Budurwarsa yake nufi mana, wadda yake kuka akanta, yake kiran mutum takanas azana masa ita Baqin ciki yakamata, duk hakuri da biyaiyar datake baya gani shi watama yake yiwa hidima, zoben hannun ta takalla, ita kuwa saida Ummi tasashi yasiya mata Rufewa tayi tamayar masa tafice daga dakin zuwa falon, tadauki waya takira Nas "Nas yakike ya garin?" "lafiya Beauty, yagida yame gida?" Adede lokacin yashigo cikin falon, dawowar sa kenan daga Dubai Itama sarai taganshi, taci gaba da waya Nasrin tace"qawata maigida bayanan yatafi cirani "🤣🤣 Harya wuce yajuyo ya kalleta, shine yake tafiya cirani? Shareta yayi yashige daki, itama bayan sa tabi da kallo ranta na quna idan tatuna da zobunaan data gani Tashi tayi tashige cikin daki tace" Nas kiban shawara, inaso nakawo qarshan matsalar gidan nan " Nas tace" to yanzu kuwa Zan baki shawara, menene yake miki Wanda bakyaso?" " Nas bayacin abinci na, babu magana Mai dad'i, kullum acikin aikin doka nake, karfe bakwai dede nafita nafara aiki, sannan kayanda Ummi takeso yadena sawa ta zubamin ido tana jira taga result amma har yanzu nagagara yin komai" "Beauty maganar gaskiya itace kinada tsoro, kuma dole saikin dena jin tsoron sa sannan ne zaki gyara gidanki" Tace "Nas haka Ummi ma tace" "ato kingani, dole saikin dena tsoron sa, sannan tunda kinyi biyyaiya ai kin fita haqqinsa, tunda haka yakeso kema ki zama mahaukaciya, zaku fi dedetawa" Nawal tace"a a fa Nas, Karki bani shawarar dazanzo ina kuka daga baya, kinga shawarar zuwa Abuja ga yanda ta qare mana 🤣🤣sannan shawarar zuwa makaranta haka kikasa nazo qarshe nahadu da Ummi nanma Abba yahauni da fada🤣🤣🤣" Nas tace" Karki damu, ki gwada wallahi " Daga nan sukai sallama Tana kashe waya tace" goben wasan zai fara Washe gari ta dinga jira yafita, bai fitaba, sai yamma yafita, yaje gidan Ummi Tana ganin fitarsa tashige cikin d'akinsa, kayansa qananu Wanda suke crazy da riguna Wanda taganta da yaga ko kadan ce, tadinga debowa tana zubasu akan gado😳😳 Saida ta kwashe duk kayansa crezy sannan taje harabar gidan ta zubasu waje daya Kitchen takoma tadauka fetir 🙆🏻😳 tadaga bakin jarkar ta kwara musu😳😳🙆🏻 Sannan ta qyasta ashana ta banka musu wuta Nan da nan wuta takama kaya taanaci Adede lokacin yadanno hancin motarsa cikin gidan yaga hayaqi yana tashi, ga Nawal a tsaye a gefe cikin sauri yabude motar yafuto yaqaraso wajan Kayansa yagani yanaci da wuta 😳yace"kai kai kai kayana kika qonamin? " Tace" to menene amfanin su? Banaso naga kana sakawa, sannan amatsayina na matarka, inada haqqin hanaka sakawa " " nikike na fadawa wannan maaganr saboda rashin kunya? Kewai mekike taqama dashi ne? Bafa sanki nakeba inada wadda nakeso, bazakizo har gidana ki nemi ki dagamin hankali ba" Dama ga haushin wannan zobunan daga gani adakinsa yana cin ranta, cikin bacin rai tace"to ni din cemaka akai inasonka?inada Wanda nake sosai nima mutum Mai tausayi da hangen nesa " " Karki sake ambatar sunan wani a cikin gidannan, sannan abu na qarshe, yafara tafa hannunsa yace"nagaji da halin ki, ki tattara kayanki kitafi gida, saina nemeki " Maganarsa tabata tsoro, amma data tuni shawarar Ummi data Nas saita dake tace" wallahi Babu Inda zanje, " " Ok haka kikace? " Ta kalleshi tace" qwarai kuwa BAFFAH haka nace " Yace" nikike kira da Baffah,? "ya iyo kanta gadan gadan Tana ganin haka ta kwasa aguje, shima yadoru a bayanta Kasancewar da hijabi a jikinta sai hijabin yake ta tashin iska🤣🤣 🙆🏻😱Ko'a'ina wannan gudu zai tsaya? Wani lokacin zakuna ganin posting kadan, saboda mkrnt danake zuwa, wataran kuma zaku iya jina shiru, amma insha Allah zanyi kokari naga ina turo muku ko yaya ne pls sharhi Dan Allah 🙏🏻🙏🏻🙏🏻🙏🏻 Mrs Usman ce ✍🏻 [2/4, 10:18 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 29&30 Cak yatsaya daga gudun dayake tareda juyawa gida, yana haki yana cewa saide ki nemi wani gidan amma ba nanba Ita kuwa tsabar tsorata ko Juyowa batayi taga yana binta ko baya binta Saiji tayi tayi karo da Mota, Allah yarufa Asiri motar bata gudu,shiyasa bataji ciwoba, sai haki take, takasa daidaita numfashinta, Dasauri tafuto daga cikin motar cikin mamaki ta kalleta"Nawal, keda waye kike gudu haka Kamar kinyi gamo? "🤣 Dago kanta tayi Dasauri jin muryar Ummi Cikin haki tace" Ummi mutafi gida, zai dakeni " Ummi tasa hannu ta dagota tace" Babu abinda zai miki, tashi mukoma gidan " Bayanta takoma tabuya Kamar yana wajan tace" A a Ummi, mutafi gida Dan Allah " Ummi de cikeda mamaki tajata tasata amota, suka juya zuwa gidan Ummin *** ***** *** Yana dawo wa gidan yasa dayyabu ya gyara wajan data bata, sannan yawuce d'akinsa tareda dafe kansa da hannunsa duka biyu, duk Ummi ce ta janyo masa wannan rainin awajan yarinyar nan, amma banda haka kisa hannu ki dauki sutura ki qona? Wardrob dinsa yaduba yaga Babu komai takwashe qananun kayan sai manya 😭wani kayanma rabonsa daya waiwaicesu ya Manta Yasan bazata wuce gidan Ummi ba, Dan haka bazai damuba Dole yatashi ya nemawa kansa mafita, wannan zaman Babu Inda zai kaishi, yanada abubuwa dayawa dasuka tsaya masa arai, kuma yarasa dawa zai tattaunasu, yakamata ya nemi wani mutumin Mai ilmi sosai daga nan yatashi yayi masallaci domin sallar magrib *** ***** *** Zaune suke afalo, Ummi nakan kujera Nawal na zaune aqasanta Ummi ta kalleta "Nawal ki fadamin gaskiya, menene yahadaki dashi har kike wannan gudun?" "Ummi nice nayi masa laifi, kayansa na qone masa, saboda banaso yana yawo acikin kayan, kuma banida qwarin gwiwar dazan iya hanashi, shiyasa nayi tunanin qonesu"tana qarasa fadar haka hawaye suka zubo mata Ummi tace" to menene abin kukan kuma? Ko akwai wani abu bayan haka?" " Ummi cewa yayi natafi gida saiya nemeni " Ummi tayi tagumi tama kasa magana 😱, Kallanta tasake yi tace" Nawal Baffah yataba biya miki haqqinki na aure? " Tambayar tayi mutuqar yimata nauyi, cikin sauri ta sunkuyarda kanta qasa Nan take Ummi ta gane Babu abinda yafaru, sannan tace" Nawal ina wayonki yake?keda kike yar zamani, keya kamata kiyiwa mijin ki shiga Mai kyau ta daukan hankali harki jawo hankalinsa gareki, aishi ba dutse bane, dakinja hankalin sa cikin Ruwan sanyi zaki bashi umarni yabi, ciki harda hanashi saka kayan, ni kaina banaso yadinga wannan shigar Nawal, abin yana mutuqar damuna, yan'uwan mu dasuke yola dayawa daga cikin su gani suke zuba masa ido nayi kawai naqyaleshi, namiji Kamar yaro ne awajan matarsa Nawal, keda kanki zaki iya sarrafa abinki ayayinda yashigo hannun ki, to amma Babu damuwa, zanyi maganin abun, zansa sabira taje tadauko min wayarki, sannan kishiga daki Karki kuskura naqara ganin koda kafarki ne afalo, zansa agyara miki wani dakin kikoma can gaba daya, kada kifuto harsai nabaki umarni " Cikin nutsuwa tace" to Ummi, mungode "🤣🤣 Sannan tatashi tashige dakin ummin *** ***** *** Yana zuwa gidan, Ummi taganshi fuska atamke, da alama akusa yake Tea takesha yayinda take aiki a computer, yana zuwa yafada kan kujera tareda dora kansa akan cinyarta Fuskarta Babu alamun Fara'ah tace"ina cinyar taka matar" Kallanta yayi "yanzu Ummi laifi ne danna Dan kwanta?" "Babba ma kuwa, kakoma wajan matarka, inkuma ciki kakesan komawa to 🤣" Ahankali yatashi yafara leqe leqe ko zaiga Nawal, ta kalleshi, sarai tasan ita yake nema, sai tace masa "yaya Nawal din take?" Cikin ransa yace tofa 😳kenan batazo nanba? Sumar kansa ya shafa yace"tana nan lafiya Ummi " Kamar an tsikareshi yatashi yace" Ummi bari inje masallaci, saida safe" Tace"toshikkenan ka gaishe ta, saida safenku " Yana fita yatsaya ahabar gidan, to ina yarinyar nan tatafi? Karfa ace gidan tatafi, to amma tayaya zatayi gangancin hawa motar haya bayan da aurensa akanta? 🤔 (waannn aure😂) Direct masallaci yaje yayi sallar isha'i, bayan an idar bai tashiba, saida yabari kowa yafice daga masallacin sannan ya qarasa wajan limamin suka gaisa, liman yace"muhammadu mungode sosai da kokari, ana yawan aiko mana da sadaka, mungode sosai, Allah yajiqan mahaifa Cikin yanayi na damuwa yace"amin Malam, dama akwai abinda yake tafe Dani " Liman yace" to inajin ka muhammadu " " Wato Malam, wasu 'yan watanni dasuka wuce naje ta'aziyya kano, saina hadu da wata yarinya, tundaga lokacin nake mafarkin ta, kuma Allah da ikonsa banga fuskar ita wannan yarinyar ba, saide wani sashi na fuskarta,naji wasu yara daga bayanta sun kirata da Baby, wallahi Malam ina cikin halin damuwa, ina buqatar kyakykyawar shawara, saboda yarinyar tana yawan zuwamin cikin mafarki Kwatsam rana daya sai mahaifiyata tahadani aure da wata, bana sonta, itama yarinyar bata sona, to tunda akai auren, Allah yasaakamin kishinta acikin raina, ina mutuqar kishinta, bansan dalili ba, yanzu hakama de maganar danake ma mun samu sabani da ita nace taje gida saina nemeta " Liman yace" subhanallah, subhanallah, muhammadu akwai matsaloli Wanda dole kaine zaka gyara su da kanka, na farko muhammadu ba'a taba samun kishi saida soyaiya, muhammadu Allah yasaka maka qaunar matarka acikin ranka batare daka shirya ba, kana sonta, yakamata kajata ajikinka ka koya mata yanda itama zata soka, idan ka kwantar da hankalin ka ka rungumi abinda mahaifiyarka tamaka Zabi dashi sai kaga ta Sanadin haka Allah yabaiyana ma ita waccen yarinyar dakake mafarki, sannan kai namiji ne kanada damar dazaka iya auren mace hudu, bare guda biyu, saboda haka ka tsananta bincike akan yarinyar harka sameta, kahada su su biyu, zakafi samun nutsuwa acikin zuciyrka, kuma muma anan zamu dage dayima wasu 'yan addu'o'in " Yace" Wato Malam, ba auren ne matsala ba, matsalar shine adalci, bazan iya musu adalci ba, ni kaina nasan cewa bazan iyaba, idan nace zanyi to haqiqa na yaudari kaina " Murmushi liman yayi yace" karka damu, wanaan duk wani abu ne dayake hannun Allah, insha Allah ubangiji yana sane dakai, idan kayi addu'ah zai duba lamarin" Shiru yayi, jikinsa yayi mutuqar sanyi, yace"to Malam nagode " Liman yace" Babu komai muhammadu, ai Zan iya yima komai karka damu " Daga nan yafuto daga masallacin jikinsa a mutuqar sanyaye Direct gidansa yawuce, afalo ya zauna yadafe kansa da hannunsa🤦🏻‍♂ tareda lumshe ido, afili ya furta" tayaya? Iname hakan tafaru Dani? Me zance da Baby idan naganta? Tayaya zanso wannan yarinyar bayan nariga dana mallaka wa Baby zuciyata da gangar jikina? Fillon dake gefensa na kujera ya dauka yayi jifa dashi, da karfi yadaga murya yace "Baby!!!!" 🤣🤣🤣 Gaskiya dole nanemawa kaina mafita, wayarsa ya dauka yakira Yasir "hello Yas" "na'am mk yahutu" "to alhmdlh za'ace" 🤣 Yasir yace"aikin daka turonifa yadade da qarewa, dama inaso kasamin lokaci nazo akwai maganganun danake so mu tattauna akai" Yace"Ok Babu damuwa, but kafin nan inaso ka bincika min wata yarinya agaba da layinku take" Yas yace"yarinya kuma mk? Yaushe kayi aure? Sannan.... Cikin sauri yace "Yas" ya Dakatar dashi Sannan yaci gaba da cewa "sunanta BABY, yarinya ce qarama, tana saka wannan Baqin abun a fuskarta, inaso ka tattaromin baya nanta cikin one week" Yana gama magana yakashe wayar, sannan yafara tunanin ina ita kuma wannan yarinyar tayi? My fan's kuyi manage da wannan, da ace Babu posting aganina gara asamu ko kadanne💃🏻 Dan Allah masu labe kufuto kuyi sharhi pls 🙏🏻 Amnah El Yaqoub ✍🏻 [2/6, 10:44 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 31&32 Yaci gaba da tunanin To yanzu idan bataje gidan Ummi ba gidan uwar wa zata tafi? To kode gidan tatafi da gaske? 😳, gata yarinya ce shi yaro baya qarya tsaf zataje ta zayyanewa iyayen ta komai tace yace saiya nemeta, sukuma su zagi Ummi suce Tun aure baije ko'inaba har ansamu matsala 😂 Shikuma Ummi tasakoshi agaba 😱 To yaya zaiyi tunda liman yace yakamu dason matarsa 😒dole hakuri zaiyi ya rungumi qaddara, inyaso saiya hadata da Babyn, amma ba haka yasoba, domin kuwa bai tsarawa kansa cewa zai hada Babynsa da wataba Tsam yatashi ya yi daki ya kwanta, yana tunanin yanda zai shawo kan lamarin zuwa gobe *** ***** *** Washe gari dasafe tsaf ya shirya cikin qananun kaya, riga green wadda ta kamashi saiya dora milk din suit asama, saikuma wando jeans Kai tsaye gidan Ummi yanufa, a lokacin tana zaune afalo tana break fast ita kadai Kusa da ita yaje ya zauna jikinsa yana gogar nata, Yace"Ummi walijam "(ina kwana) Ahankali ta ajiye cup din dake hannunta, tashafa kansa tace" sejam kalau Baffah nah, where is your wife? " Gabansa ne yafadi, kansa yasara, da gasken de bata nan din kenan, hannunsa yasa yadafe kansa🤦🏻‍♂yace" Ummi wai yarinyar nan batazo nan gidan ba kenan? " Yi tayi Kamar batasan komai ba tace" tacema zatazo ne? " " no bata fadamin ba, Ummi yarinyar ce batajin magana wallahi, laifi tayimin shine nace tatafi gida saina nemeta " Ummi tace" ikon Allah, to kaga kenan kai da kanka kabawa kanka amsa, tunda cewa kayi tatafi gida, may be tatafi gidan ne, " Cikin shagwaba yace" to Ummi meyasa ba zatazo nanba saita kama hanya taje ta shiga wata motar tana hada jikinta dana wani" "ikon Allah, Baffah nanfa ba gidansu bane, tayaya miji zai sallami yarinya ita kuma takama hanya tatafi gidansu?" "to Ummi ba 'yarki ceba, zata iya zuwa mana" Ummi tace"to batazo ba, da menene yahadaku har abin yakai haka? "🤣 " Ummi yarinyar nan takama kayana ta qonesu duka, batasan kudin dana kashe akan kayanba, takama ta babbakesu, 😂sannan naayi mata magana waini yarinyar nan zata kalli tsabar idona tace Dani BAFFAH " " to menene aciki danta qona kayan? Ka fadamin sau nawa ina karbe irin wannan kayan awajan ka amma kabada oder wasu? Kaga yanzu ma kanada right din dazaka sake wasu, may be tunanin ta bazai iya daukar ganin mijinta kullum yana yawo ana kalle mata jikinsa ba, shiyasa ta qona 🤣 Sannan yarinyar nan tunda akai aure baka zaunar da ita kafada mata cewa bakasan a kiraka da Baffah ba, kamata yayi Tun farko kafada mata cewa ni sunana Muhammad, Ummi na tana kirana da Baffah, amma gayu yasa namaida sunana zuwa MK Saboda haaka kaga ni anan ma banga laifin yarinya ba, Dan tace Baffah, koda cewa tayi me sunan baban Ummi, 🤣🤣ba zanga laifin ta ba Baffah ka kiyayi kanka da Rayuwar nan, ada de nasanka da tausayi amma zuwa yanzu nasan cewa d'ana ya sauya, ya koma marar tausayi, Baffah ina sane da cewa Babu abinda yashiga tsakanin ka da yarinyar nan na auratayya, idan kai bakada lafiya ita yarinyar haka take? Shiru yayi Kamar ruwa ya shanyeshi 🤣 Kuna zaune gida daya bazaka saukewa yarinya haqqinta ba? To yanzu ai shikkenan komai yazo qarshe, tunda ka sallameta zuwa gida kaga ai saitaji dadin auren wani, tunda batada iddar kowa akanta, yamaka kyau " Ahankali yace" Ummi kiyi hakuri, nima bayin kaina bane, amma insha Allah zangyara, za'a bata haqqinta "🙊🙈😳 Tace" zancen yaushe kuma?ai magana ta qare " " kiyi hakuri Ummi, yanzu ni zanje saudia, akwai binciken danasa yasir yayi min, inaso nayi addu'ah akan Allah yasa adace, ita kuma nasan zata dawo ai" Ummi ta kalleshi galala 🤣🤣sannan tace"shi aikin har yakai ka tsaya ka nemi matarka muhinmanci? " " Ummi nace miki zata dawo " Tace" to shikkenan, tunda batada zuciya Allah yadawo da ita lafiya "😂😂 Shima Babu kunya yace " Amin " 🤣🤣 Sannan yaja abincin datakeci Gabansa shima yaci kadan, yamiqe yace" Ummi nina tafi, sai zuwa jibi Zan dawo insha Allah " Ummi tanata kallan wannan qarfin hali irinna Baffah tace" Baffah tonyi jata? "(ina zaka) Yajuyo yace" Ummi nace miki saudia Zani, addu'ah ce zata kaini inaso nayiwa abin d'awafi "🤣🤣 Tace" to, Allah ya temaka "shima yace amin, sannan yafice *** ***** *** Washe gari bayan ta tabbatar Baffah baya garin, ta tura sabira itada driver sukaje gidan suka daukowa Nawal wasu daga cikin kayanta, da wayarta, Ummi ta karbi wayar takasheta, sannan ta kaiwa Nawal kayanta daki, jikinta harya qara kyau saboda babu abinda take, kullum tana daki, fatarta har wani sheqi take, wani lokacin nede take taya Ummi cike wasu takardun, dataimakon Ummi, haka abubuwa 'yan qanana saita dinga koya mata tana rage mata su Bayan tabata kayan tasa sabira ta gyara mata wani daki kusa da ita tace takoma can da zama, idan takama dole Ummin zata shigo da kanta, sannan tabata wayarta tace gatanan amma kada ta kunnanta, domin kuwa ta hanyar wayar kadai ma Baffah zai iya bibiya yasan Inda take Abangaren Baffah kuwa 🤣Tunda yaje saudia kullum yana masallaci yana addu'ah Allah yasa aikin daya bawa yasir adace Allah ya bayyana masa Baby cikin gaggawarsa bata shaidan ba, idan kuma Allah yasa tayi aure, kokuma anrasata to Allah yacire masa sonta daga zuciyarsa yasaka masa son matarsa sosai, domin samun kwanciyar hankalinsu Sosai ya tsaya yayi addu'ah, sannan yafara haramar dawowa gida Ummi kuwa sabira ta aika wajan wata aminiyarta datake oder kayan mata daga Sudan, aka hado mata magunguna masu inganci dakyau, babu kunya take zaunar da Nawal adaki ta gwada mata yanda zatayi amfani dasu, idan kuma nasha ne da kanta take hada mata tabata tasha, tunda Nawal najin nauyi harta saba Banda lokaci data ware take koya mata kissa iri iri da kalamai masu dadi duk najan hankalin Baffah 🤣🤣 Lokaci kadan kuwa taqara sauyawa, abubuwa suka qara yawa, baccin ta takesha idan Ummi bata nan tana wajan aiki, babu ruwanta da gyaran gida karfe bakwai🤣🤣, sabira tanayin komai. *** ***** *** Washe gari yadawo, kai tsaye gidansa yasauka, amma abinda ya bashi mamaki shine baiga Nawal tadawo ba Babu abinda yadauka agidan kai tsaye yawuce gidan Ummi Ummi tana ganinsa tace"oyoyo da mutanan saudia, ashe kadawo? " Zama yayi agefen ta yace" Ummi nadawo yanzu " Tace" to mutanan saudia maraba, 🤣yanaganka haka?ina tsarabar tamu? " Cikin ransa yace ita Ummi baabu ruwanta Tambayar tsaraba ma take 🤣🤣afili yace" Ummi wacce tsaraba nida naje addu'ah " Tace" ai jinake kataho min da zam zam insha inyi alwala in yi sallah akan Allah ya baiyana min yata Nawal " Cikin sauri ya kalleta yace" Ummi wai kina nufin bata dawo ba? " " bata dawoba Baffah, sannan nakira wayarta akashe, may be lokacin daka koreta da wayarta tatafi, ni tsoronama kada iyayenta suzo sucimin mutunci 🤣🤣" Kansa yadafe da hannu🤦🏻‍♂ yace" Innalillahi wa inna ilaihir raju'un, Ummi yanzu yaya za'ayi? " " abinda za'ayi shine ka shirya kaje kabawa iyayenta hakuri kadawo da ita gida, Dan nikam bazan iya tunkararsu da wannan maganar ba, ido da kunya 🤣" Yace" to Ummi nida a wanne garin takene taka maimai? 🙆🏻😳😂 Ummi tace"Lahaula wala quwat, yanzu Baffah dama tunda akai auren nan baka shirya muku tafiya kunje gidan iyayen yarinyar nanba? " Sumar kansa ya shafa, yayi shiru 😂 Taci gaba da cewa" Amma kuwa Baffah wannan abun kunya da yawa yake, to idan kaje gidan me zakace musu? 🤣🤣 Shiru yayi, daqyar dai yace"Ummi ba dad'i tone tone "😒 Tace" Baffah ai dole na tona🤣🤣, kana zaune da mace bakasanma inane garin su ba " Yace" kiyi hakuri, ki fadamin sai naje nabasu hakuri tadawo d'akinta 🤣🤣" " to Baffah tunda ka dage 'yar kano ce, zanturoma adress din gidansu saika shirya kaje " Saida tafadi haka yatuna da maganar Nawal datake cemasa yayanta gidansa yana kano, yace" to Ummi nagode, zan shirya gobe da safe naje, saboda yanzu nagaji " Tace" kai kadai zakaje ne ko tareda gurds? " " nikadai zanje, zanbi flight din dazai fara tashi insha Allah " Tace"to Allah yakaimu, idan kaje kabasu hakuri sosai Dan Allah" 🤣🤣🤣 Shiru yayi mata baice da ita komai ba 🤣🤣 *** ***** *** Washe gari karfe tara agidan Ummi tayi masa, a lokacin itama tafuto tsaf zata tafi wajan aiki Zuba masa ido kawai tayi tana kallansa ganin yanda yayi wata irin masifar yin kyau, yadi yasa Mai mutuqar tsaida light blue, yasaka hula baqa da Baqin takalmi, sai Agogon sa qirar gucci shima baqi , sai gyara Babbar riga yake🤣🤣 Ummi tace "Baffah? Yaushe rabonka dasaka irin wannan kayan kuwa? Anya kuwa kaga kanka a madubi kaga sai yanda kayi kyau? Murmushin yaqe yayi 😊yace" Ummi barka da futowa, nima Zan wuce yanzu" Tace"to Baffah idan kaje kabasu hakuri sosai Dan Allah " Yayi tunanin zata bishi sai yaji tana qara yimasa maganar bada hakuri, fuskar nan atamke yace" saina dawo"😂 Yafice daga gidan aka daukeshi zuwa Airport, ahanya yakira Yasir awaya yafada masa cewa Yaturo masa da motoci zuwa Airport din Malam Aminu, zai shigo gari yau 🤣🤣 Itama umm saida taga fitarsu daga gidan sannan ta shiga Mota driver yajata suka tafi Suna zuwa Airport kallo ya koma samah, duk Wanda yasan mk, saiya sake juyawa ya ganshi saboda shigar yau ta dabance🤣🤣 Sosai jama'ar wajan suke Bashi girma saboda ba qaramin mutum bane, shide kawai saide yadaga musu hannu Jama'ar dasuke cikin Airport din kowa kallansa yake yanda ake bashi girma, sunsan cewa lalle wannan akwai wani abu aqasa🤣🤣 Basu bata lokaci ba, jirginsu yalula zuwa kano, suna sauka yaga motocin da yasir yaturo masa dasu Bude masa akai yashiga, sannan yabawa driver adress din da Ummi taturo masa Da tambaya da Komai suka sako kansu cikin unguwar tasu Nawal, saide abinda ya yi mugun d'aure masa kai shine meyasa suka biyo ta dede wajan daya taga ganin BABY? Shide kawai yayi shiru, amma gabansa faduwa yake, kuma yarasa dalilin hakan, Dan haka saiya danganta abun da zuwa garin su Baby ne🤣🤣 Yana wannan tunanin motar su ta tsaya a kofar gidansu Nawal Driver yace "yallabai mun iso" Yace"Ok " Fita direban yayi Dasauri yabude masa motar, sannan yafuto yana qarewa gidan kallo Mus'ab yafuto daga gidan, yaga motoci har guda uku a kofar gidansu saiya tsaya kawai yana kallo 🤣🤣 Mk ya kalli yaron, yaga yana yanayi da Nawal, saiya kirashi yace" boy zonan" Mus'ab ya qarasa, shikuma mk ya tsugunna daidai tsawo yaron yace "anan gidan kake?" Yaro yadaga kansa Yashafa kansa yace "maigidan yana nan? Ina nufin Babanku 🤣🤣" Yace "eh yana nan, tsaya nakirawoshi" yajuya da gudu zuwa cikin gidan Shikuwa miqewa yayi tsaye yana kallan gidan yana tunani aransa, yanzu Awannan gidan dako masinjansa yafi karfin zama aciki anan Nawal take rayuwa? Kai Allah yaraba Baby da irin wannan rayuwar🤣🙊 Gaskiya gidan suna buqatar temakon gaggawa Yana wannan tunanin Abba yafuto, yana dago kansa yaganshi, babu laifi mutum ne dattijo Mai kamala Abba kuwa yana ganinsa yayi mutuwar tsaye Wannan ba shine yaron daya temaka musu ba? 🤔 MK dayaga Abba yatsaya kawai yana aikin kallansa saiyayi sauri ya qarasa ya bashi hannu tareda tsugunnawa yace"Barka da futowa Alhaji " Abba yace" barka de yaro, MK ko? Girgiza kansa yayi, alamun eh, amma cikin ransa tunani yake A'ina kuma wannan mutumin yasan shi? Abba ya katse masa tunani da cewa "baka ganeni ba ko?" Cikin nutsuwa yace"eh, gaskiya ban ganekaba, Alhaji Dan Allah kuyi hakuri, yaron wajan hajiya Halima ne daga Abuja " Gaban Abba ya yanke yafad'i cikin zaro ido😳yace" kardai kaine mijin Nawal? " Ahankali ya Girgiza kansa Jikin Abba yayi bala'in sanyi, yace" ikon Allah, Allah buwayi gagara misali, to qaraso daga ciki mk🤣, nan ai gidanku ne, qaraso qaraso ciki " Babbar rigarsa yaqara gyarawa, 🤣🤣tsabar baya sakawa, sannan yabi bayan Abba suka shiga cikin gidan, amma cikin ransa tunani yake meyasa wannan mutumin yake ta kiransa da MK Ne? Idan naga Comments zaku iya jina gobe, amma idan banganiba gaskiya saide kujini jibi, kafin nan masu labe sunyi magana 🤒🤒 Sharhi please 🙏🏻 Mrs Usman ce ✍🏻 [2/7, 1:54 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 33&34 Ummah tana girki atsakar gida sai jitayi Abba yana cewa "shigo, shigo bismillah mk" Cikin sauri ta kalleshi jin sunan mutumin da 'yarta tadage shi takeso Abba ya kalli Ummah Safiyya da baqo nake tafe, yau de ga mk har gida🤣" Ummah tatashi tsaye tace" da gaske shine mk Alhaji? " Mk yayi qurii da ido yana Kallanta, nan take yagane tsananin Kamar dasuke da Nawal, kenan mahaifiyarta ce, saide ita kuma wannan din baqa ce, abinda yakeso kenan Tun yana yaro sai gashi kuma Allah bai bashi ba Abba ya kalleta cikin tabbatar wa yace" wallahi kuwa safiyya, shine mk, yau gashi Allah ya nuna mana mk 🤣🤣 Jin sunata cewa mk, mk, yasa cikin kunya ya sunkuyar da kansa qasa yace "Baba ai Muhammadu sunan "😃 Murmushi Abba yayi, yace" to muhammadu mk, mushiga daga ciki" Kai tsaye Abba yakai shi cikin d'akinsa, ummah kuwa kawai mamaki take wai a'inama Alhaji yagano wannan yaron? Yaya akai suka hadu? Tana tsaye tanata tunani Abba yadawo tsakar gidan cikin d'aga murya yace"safiyya ina yaran gidan suke ne kunbar mk Babu Ruwan sha🤣🤣 Saiga mama mariya tafuto daga dakinta tace "Alhaji sunan wanaji kakama yanzu? " Daria takama Abba yanda yaga tafuto Dasauri haka, cikin Murmushi yace" yanda de kikajin " Tafa hannaye tafara tace" yanzu fisabilillahi saida 'yar nan tayi aure sannan ya bayyana😂" Ummah ma daria kalaman mama mariya suka bata, wai sannan ya bayyana saikace watan sallah 🤣 Ta kalli Abba tace" Alhaji Babu yara ko daya agidan nan, Najma tatafi kafe zatayi registration na jamb, su nura kuma banma san Inda sukai ba, saide mus'ab kawai, amma bari na kawo masa " Yace" eh kikawo masa d'an abin sha, daga nan sai kuzo ku gaisa " Shikuwa mk duk abinda suke yana jinsu, to wai shi me yayi ne aketa wannan mamakin akansa? Wacce yarinya ce yaji ance saida tayi aure sannan ya bayyana Kamar wani tauraro 🤔 Abba yana dawowa dakin yace" kayi hakuri, munbarka Babu ruwa, safiyya zata kawoma yanzu " Kansa aqasa shi ala dole gidan surukai 😂yace"A a Babu damuwa" Abba ya kalleshi yace" takwarana ga sunanka Mai dadi meyasa kamai dashi zuwa mk?" Saida yad'an shafa qeyarsa yace" abokai ne suke fada kawai "🤣 Abba yace" masha Allah,To yaya Nawal din take? dafatan suna nan lafiya itada hajiyan " 😳Zaro idonsa yayi afakaice, yashiga uku batazo gidaba kenan, gabansa yabada wata irin faduwa, cikin rashin kuzari yace" Alhamdulillah duk suna lafiya " Ummah ce tashigo takawo masa Ruwan Pure water, da Abincin data gama, tace" sannu da zuwa " Yace" yawwa sannu, ina kwana? " Tace" lafiya kalau " Abba ya kalleshi yace" wannan itace safiyya, itace mahaifiyar Nawal " Sannan ya kalli Ummah yace" safiyya ga muhammadu mk mijin Nawal " Cikin sauri ummah tace" mijin Nawal Alhaji? " Yace" wallahi kuwa safiyya, wannan shi ake kira da ikon Allah, kije kikira mariya su gaisa " Umma nafita maimakon tayi dakin mama mariya sai tayi dakinta tadauki waya zata kira Nawal, tanaso ta tambyeta shin tasan da mk take zaune kokuwa? Saide kash Babu irin kiran da batayi ba amma wayar akashe take 🤦🏻‍♀ Adaki kuwa Abba ya maida kallansa ga mk yace" muhammadu ko zaka tuna kwanaki a asbitin Malam Aminu, kataba temaka wa wani mutum da kudi kimanin million goma yakai 'yarsa asbiti ayi mata aikin ido? " Shiru yayi,yafada duniyar tunani, sai can yatuno 🤔yace" natuna Alhaji" Abba yace "to ainine kabawa wannan kudin muhammadu, sannan ba kowa akayiwa wannan aikin idon ba Nawal ce, kuma tundaga wannan lokaci muka kasa gane kanta, akazo za'a daura mata aure da wani saurayinta Nuhu 🤣yarinya ta dage itafa Babu wani Wanda takeso sai mk" Mk ya zaro idonsa, wannan shi ake kira dara taci gida, yanzu dama batason Nuhun shine yadage yabata lokaci akansa harda su nuna kishi 🤔 Abba yaci gaba da cewa "Babu irin abinda bamuyi ba ta auri Nuhu amma taqi yarda, kai har fishi na nanuna mata ko hakan zaisa tasakko ta aure shi amma yarinya taqi yarda firr, munje asbiti neman number ka, bayan anbamu Babu kiran da banyi ba amma kiran Yaqi tafiya, saboda munaso muzo muyima godia amma dole sai haka muka hakura, to ashe Allah yariga yagama tsara komai dama can kaine mijinta " Mk yana gama jin wannan labari jikinsa yayi sanyi, ashe shi matar da Ummi zata aura masa ya temakawa 🤔kenan dabai bada wannan kudin ba hakan yana nufin Ummi makauniya zata aura masa 🤣🤣 Ajiyar zuciya yayi, yace" gaskiya ne, natuna wallahi, dama ance matar mutum kabarinsa, amma Alhaji Awannan lokacin naji Doc. Yace Kamar shaltos ne aka zuba mata a idon ko?" Abba yace" eh hakane, wani yaron d'an majalissa ne yayi mata hakan wallahi, amma daga bayama sai muka barsu da Allah " " kenan Alhaji baku dauki wani qwaqwaran mataki ba? " Abba yace" bamuyi musu komai ba, tunda mukaje mahaifin yaron yayi mana magana marar dadi " Girgiza kansa yayi" Allah yakiyaye gaba " Abba yace" amin muhammadu, kaci Abincin mana " Ruwan kawai yadauka yasha Dan kadan, mama mariya da ummah suka shigo dakin da sallama Abba yace "mariya ga mk mijin Nawal" Mama mariya yace"Alhaji yanzu yaya take fadamin wannan ikon Allah, " Mk ya dubeta yace" Barka da safiya " Ta amsa masa cikon ranta tana cewa Wato shima Kamar Sultan ne🤔bazasuce ma ina kwana ba, kallansa tafara yi harda karkata kai tanaso tagano askin da Alhaji yace andebe gefe da gefen anbar gashi atsakiya 🤣🤣, ta duba sosai ba taga komai ba saboda yasa hula, tasake kallansa dakyau de bataga komai ba Sai a lokacin tace masa yasu Nawal din? 🤣🤣 Yace "Alhamdulillah" ataqaice Ta kalli abincin da aka kawo masa tace"bakaci abincin ba ai "😃 Yasake cewa" Alhamdulillah " Ummah tace" A a kai kuwa ya zakai wannan tafiya kace bazakaci ba, ai muma ba zamuji dadi ba " Kallan matar yayi, yaga tayi bala'in yimasa kwarjini, Ahankali batare dayace komai ba yabude abincin zaici, taliya ce da miyar kifi, sai salat data yanka Abba da yaga zaici saiya miqe yace" bari naje gidan Malam, yakamata yazo su gaisa kafin yawuce " Suma su ummah suka doru abayansa suka fice suka Barshi shi kadai Abincin yafara ci yaji yayi dadi sosai, amma d'an kadan yaci Yarufe, saboda hankali da tunaninsa baya jikinsa, yanzu dama Nawal shi Nawal takeso? Shine ranar dasukai fada take qara jaddada masa cewa itama tanada Wanda takeso mutum Mai sanin yakamata? Kenan shi takeso tana zaune dashi gida daya amma bata saniba? Yanzu ina take? Ina zai ganta yazaunar da ita ya yi mata bayani? Meyasa yace tatafi gidansu? Meyasa? Kai Innalillahi, gara ya koma Abuja aje afara cigiyar yarinyar nan 🤣🤣 Yazo mutane sun karbeshi hannu bibiyu idan yadawo yace musu 'yarsu tabata ai da tsiya-tsiya zasu rabu🤔 Akaron farko daya dauki wayarsa zai nemi layin ta, amma abin taqaicin shine bashida number, baiyi saving ba 🤦🏻‍♂, shikam yaya zaiyi ne wai? 🤣 Yana wannan tunanin, Abba da Malam suka shigo dakin Malam yana ganinsa yace"wanake gani haka Kamar photo copyn Alhaji Kabeer? " Murmushi mk yayi yace" eh dansa ne " Malam ya zauna a dakin yadubi Abba yace" yanzu dama yaron alaji Kabeer aka bawa Nawal bansaniba? Wannan matar datazo matar Alhaji Kabeer ce?" Abba yace" Malam kasan shi ne?" Yace" farin sani ma kuwa, mutum ne na mutane, yanason talakawa, ni kaina asadinsa sau uku ina zuwa umara, kuma bai sanni ba ban sanshi ba, kawai de suntaba zuwa wajena akan in temaka musu da addu'ah akan wani Dan takara da sukesan tsayarwa, kuma nayi musu Allah ya temakemu sukai nasara, tundaga lokacin yake min abubuwan alkhaairi, lokaci zuwa lokaci yana zuwa wajena har gida mu gaisa " Ya kalli mk yace" Allah yajiqan mahaifinka " Mk yace" Amin " Malam yasake duban Abba yace" wallahi muhammadu danasan cewa matar nan itace matar Alhaji Kabeer da Tun ranar data biyo Nawal daga makaranta aranar zata juya da ita zuwa Abuja 🤣, baza'a mata jayaiyaba " Abba yace" ikon Allah, " Shikuwa mk shiru yayi yanajinsu, su sunata maganar daddy da Nawal basusan cewa 'yar tasu ma tabata ba 🤔, wannan zaman Babu Inda zai kaishi gara yaje yanemi mafita Kokarin tashi yake, Malam yace" bade tafiya zakayi ba " Ahankali yace" eh wlhy, zan wuce saboda akwai wasu 'yan ayyuka dazan gabatar agida🤣 Malam yace"to idan kaje, Dan Allah ka gaida jikata sosai da kuma ita hajiyan " Yace" insha Allah zasuji sosai" Futowa sukai daga dakin gaba dayansu, su ummah suna tsakar gida sukayi masa Allah yakiyaye, sannan sukuma suka futo waje, mus'ab ma yabiyosu da gudu Akofar gida suka tsaya suna sallama dashi, direba yabude masa kofa maimakon yashiga su tafi saiya dauki biro, yadauko cheque a aljihun babbar rigarsa yadora asaman motar yacike, sannan yadawo ya rissina yabawa Mus'ab yace"boy ban kawoma sweet ba, ka bawa Baba wannan yasiyama kaji? " Mus'ab ya karba yace" to angode " Murmushi yayi wa yaron sannan yadago zai shiga Mota, a lokacin kuma me adedeta ya sauke Najma, Sai ganin mutum tayi Kamar balarabe tareda su Malam, ta rissina ta gaishe su, Abba yace" Najma ga mk fa mijin Nawal yazo mugaisa " Cak ta tsaya awajan, tasake kallansa tace" Abba mk? " Abba yayi daria yace" mk de Najma " Shi kansa mk din ta bashi daria, wato de gaba daya 'yan gidan sunsan mk 🤣🤔 Saiyayi Murmushi kawai Najma ta kalleshi tace masa" ina Baby? Meyasa bakazo da itaba? " Kansa ne yayi wata irin sarawa, gabansa yafara faduwa, ya kalleta yasake Tambayar ta yace" BABY?" Malam yayi sauri yace" wai tana nufin Nawal " Itama Najma Murmushi tayi tace" idan kaje kace yayarta tana gaishe ta " Malam yadubeta yace" uwar son girma wuce kitafi gida " Shikam Kamar gunki haka yatsaya yanajinsu yana kallan su, Nawal dince Baby? Waye zai bashi wannan amsar? Dole Nawal din zai nema, Dan haka ayita ta qare, cikin sauri ya yi musu sallama yashiga motar sukaja sai Airport Mus'ab yabawa Abba takardar hannunsa, yace"Abba gashi yace wai ka siyamin sweet " Abba ya karbi takardar yaduba yaga kudi har nera dubu dari biyar, yayi Murmushi yabawa Malam, sannan yace" to mus'ab Zan siyoma " Malam yace" rayuwa kenan, kaga de Kamar yaron yafara nutsuwa ba Kamar yanda mahaifiyarsa tafada manaba " Abba yace" nima na fahimci haka Malam " " Allah yayi masa albarka "cewar Malam Daga nan sukaci gaba da saka masa albarka akan kyautar dayayi musu *** ***** *** Suna hanyar zuwa Airport amma Kamar gunki haka yake zaune yayi shiru Tunanin maganar Najma yake, karfa yaje yayi abin kunya, Baby,, ya nanata sunan abakin sa, still yatuno lips dinta, dafe kansa yayi🤦🏻‍♂ afili yace, dole akwai alamun tambaya, to amma wadda zai tambaya din ina take? Wayarsa yadauko yakira Yas "Yas akwai aikin danake san sakaka" "to mk Babu damuwa, zaka shigo ta gida ne?" "no mun wuce Airport ma" Yasir yace"to ba damuwa, binciken daka sanima ina nan inayi, insha Allah zuwa Dan wani lokaci za'a samu biyan buqata " " to shikkenan Babu damuwa, akwai wani adress dazan turoma, inaso asauya musu tsarin gidan, kasanar dasu cewa nine naturoka, duk abinda ake buqata saika kirani" "to shikkenan mk saika turo din" Daga nan sukai sallama *** ***** *** Najma na komawa gida taga su ummah a tsakar gida, tace"ummah yau de nima naga mk, " Ummah tace" yanzu muka gama maganarsa muma, nakira wayar tatama akashe " " um Allah sarki Baby tanata kuka bataso ashe ma shine, amma bana tunanin tasani, data sani nasan zata kirani ta fadamin " Umma tace" gaskiya nima abinda nake tunani kenan" Tashi Najma tayi tace "bari naje na kirata nima na fesa mata 🤣" Tashige cikin dakin su Tana zuwa cikin murna takira wayar Nawal amma akashe, haka ta dinga kira, amma bata sameta ba, Dan haka tace may be batada caji ne, kawai saita rubuta mata text tatura mata, tasan cewa idan tabude wayar zata gani, kuma zata kirata " *** ***** *** Yana sauka gidan Ummi ya wuce, hankalin sa atashe, yanaso ya sanar da ita tofa yaje kano Babu Nawal Babu alamar ta Cikin tashin hankali yashigo falon, yana zuwa yayi turus abakin kofar falon, ganin Ummi da Nawal azaune afalo ga takardu nan abarbaje agabansu Taqaici ya kamashi, yanzu dama yarinyar nan tana cikin gida amma Ummi ta kad'a shi zuwa wata duniya? Kallanta yafara yi sosai, qananun kayane a jikinta riga da sket, kayan sun ka mata sosai, komai yabaiyyana, Kamar wasa Ummi ta daga kanta sai ganinsa tayi abakin kofa, ganin Ummi na kallan wani wajan yasa itama Nawal ta kalli wajan, sai ganinsa tayi yaci manyan kaya, sunyi bala'in yimasa kyau Qarasawa ya yi cikin falon ya zauna akan kujera tare da fadin "haba Ummi" Fuskarta Babu alamun Fara'ah tace"Baffah ina buqatar takardar Nawal " Gabanta yafadi, ne Ummi take fada hakane? Shima daskarewa yayi azaune, Ummi kode kashe shi takesonyi ne kwana biyun nan? 🤔 Yace" Ummi wacce irin takarda? Ta addmission?🤣 Sarai tasan yagane abinda take nufi, shiyasa tasake bata fuska tace"takardar saki nake nufi " takai dubanta wajan Nawal tace" ke ai kin fadamin dama bakida iddah ko? " Jikinta a sanyaye ta daga kanta Ummi tasake dubansa tace" toka sauwaqe mata, dama nice na nasamo mata kai, to yanzu ma insha Allah Zan samo mata wani " " but Ummi abinda kike fadaba Allah ma baya sansa, tayaya zaki sakani na aikata shi? Kallansa tayi ido cikin ido tace"amma kuma shine ya halasta mana shi " Kallan Nawal yayi yaga ta sunkuyar da kanta, bazai gane a wanne yanayi take ciki ba yace" Ummi yarinyar nanfa tana sona, meyasa Zan saketa? " Haushi yakama Ummi, itada takeso yace yana sonta bazai iya sakintaba, shine tsabar kayan taqaici zaice wai ita Nawal dince take sonsa🤣🤣Wato shi har yanzu baya sonta Ta kalleshi tace "zaka bata takardar kokuwa?" Ahankali yace "Ummi kiyi hakuri, bazan iya sakinta ba" Ummi taji dadin maganar sa, dan haka tace "Baffah kanason Nawal ne?" Nawal ta zuba masa ido tana kallansa tanaso taji mezaice, shikuwa tunani yafara, ya isa ya kalli tsabar idon Ummi yace yanason Nawal? Nanfa ya zauna yana kuka shi bayasonta 🤣, haba ai abin da kunyama Girgiza kansa yayi yace"Ummi ko ina sonta ko bana sonta yarinyar nan kinsaba da ita, to saboda me Zan rabaku? " Ummi ta daga masa hannu tace" kaga dakata Baffah, tashi katafi karka sake zuwa gidannan saida takardar Nawal Ahankali yamiqe ya kalli Nawal da idonta yake qasa, yace "Ummi kiyi hakuri, amma takarda saide ta addmission 🤣nabarki lafiya" Daga nan yafice daga falon ya yi gidansu Nawal ta kalli Ummi tace, Ummi Dan Allah kiyi hakuri " " ke ina nema na qwato miki yancinki awajan sa amma kina maganar nayi hakuri, mutumin dayace kitafi gidanku saiya nemeki shine abin tausayi? To ina barinki kina komawa sake korarki zaiyi yace kije yasake ki" 🤣🤣 Ahankali itama Nawal tamiqe tayi hanyar d'akinta 🙆🏻 Ummi ta kalleta tace "au 🤔Wato Kinbani waje sainaje nayi tayi ko? 😃😂Ke dadi miji ko? Duk zaku dawo ku sameni" Nawal tana jinta itade batace komai ba,tashige cikin dakin tareda rufowa Ummi tasaki ajiyar zuciya taci gaba da duba aikinta ita kadai, kuma koba komai tadanji dadin abinda Nawal din tayi, hakan yana nuna mata cewa bazataqi d'antaba *** ***** *** Har zuwa dare mk bai runtsa ba, shi yana gani matsalar sa takau ashe Ummi zata sake dago masa da wata matsalar Dole ya koma gidan gobe, yakamata suyi magana shida ita, gashi bashida number ta bare suyi magana, ita kuma datake da tasa yasan cewa bazata kirashi ba, to tayaya ma zata gane number a wayarta yatashi yasakawa number suna Muhammadu, yasan cewa bazata ganeba 🤦🏻‍♂ Haaka yadinga juyi a dakin har yayi bacci, a bangaren Nawal kuwa bataji dadin abinda Ummi tayi masa ba, menene ma Rayuwar ayi hakuri a qyaleshi mana, tunda ita dayayi wa abin ma bata damu sosai ba Haka ta zauna adaki har dare bata futoba, itama Ummi bata nemeta ba *** ***** *** Washe gari da sassafe yaje gidan Ummi ya zauna afalo, ko futowa basuyi ba, kowa yana daki🤣🤣 Saida aka Dan dauki lokaci Ummi tafuto cikin shirin aiki, sai ganin mutum tayi afalo, tace "Malam Baffah, ko anan ka kwana ne?" "A a Ummi zuwa nayi kawai" Tace "to madallah, ina takardar?" "yanzu Ummi ko gaisawa bamuyi ba zaki fara tambayata takarda?" "to idan bakazo da itaba kama hanya mutafi, dama inada ayyuka dayawa a office" Kafin yayi magana Nawal tafuto daga dakin datake, rigar bacci ce a jikinta, tanada Dan kauri amma hakan bai hana mutum yaga surarta ba Kafeta yayi da ido yana Kallanta, ita ko hakuri ma yaga alama yarinyar nan bata bawa Ummi, lips dinta ya kallah, yakasa dauke ido daga kansu Ummi ta kalleshi taga hankalin sama yayi gaba,🤔 cikin ranta tace "Wato Baffah Babu ta ido Ta kalli Nawal tace kekoma daki, ai lokacin tashin ki daga bacci ma baiyiba 🤣 Nawal tajuya cikin dakin Baffah ya sunkuyarda kansa, yasan duk saboda shi Ummi tafadi haka Ta kalleshi tace" tashige mutafi office, yafi wannan zaman " Yace" Ummi inaso ko minti biyu ne kibani zanyi magana da ita " Tace" inbaka minti biyu daga nan saide najiku agida ko? 🤔 Kaga Dan Allah tashi mu tafi" "Ummi banyi break bafa" "idan munje can sai a kawo ma" Haka tasashi agaba suka fice daga gidan A office dinma hanashi motsi tayi, daya miqe zatace yadawo ya zauna, haka ta hanashi komawa gida har saida lokacin tashin su yayi Daga nan tadawo gida shikuma yawuce gidansa Yana zuwa gida yakira Yarima Nasir abokin sa yace"Nas yaushe zaka dawo ne? Ina cikin problem wallahi " Nas yace" wanne irin matsala?" " wallahi Ummi ce ta matsa saina saki yarinyar nan, nikuma ina sonta, ita kuma Ummi takasa fahimta ta, kullum naje sai tace ai batada iddah nasaketa zata samo mata wani " Daria Nas yayi," to kai mk menene abin damuwa anan? Taqamar sude shine iddar, toka d'ora mata kawai awuce awajan "🤗 " Allah Nas?kuma fa hakane wlhy, inata batawa kaina lokaci " Nas yace" shine kawai abokina, hakan zakayi, asha amarci lafiya "🤣 Yana kashe wayar, yafara tunani, kuma fa wannan shine hanya mafi sauqi dazai kawar da maganar sakin nan, to amma yaushe hakan zai faru? Murmushi yayi daya tuna lokacin daya dace *** ***** *** Washe gari yasir, ya shirya yaje gidan Abba yayi masa bayani akan aikin da mk yaturo afara Abba yace"shine yaturo ka? " Yasir yace" eh, idan Babu damuwa zaku iya tattare kayanku kafin nazo da masu aikin " Abba yace" to shikkenan mungode Babu damuwa " Yasir yace" to shikkenan, zuwa jibi zasu zo sufara abinda yakamata " Daga nan yayi musu sallama yafuto daga gidan, samari yagani agefe sunkai su biyar ya qarasa wajansu suka gaisa yace" Dan Allah akwai wata yarinya danake nema Awannan unguwar zuwa can layin haka, ko Allah zaisa wani acikin ku yasan ta? Sunanta de Baby " Saif ya kalli Nura, shima nura ya kalli Saif sukayi daria🤣 Nura yace" wai yaya Baby kake nufi? " Yasir yace" May be itace, but ance min de tana saka niqab, kuma Awannan unguwar akamin kwatancan Inda aka ganta " Saif yace" Ahaf itace, Yaya Baby ce, yayarmu ce ai, ga gidanmu nan, anan take itama " Yasir yajuya ya kalli gidan da aka nuna masa cikin ransa yace to mk kode yaya da qanwa yakeso bai saniba 😳😳 Ya kallesu yace" kuna nufin itama anan gidan take? To yanzu tana ina Dan Allah?" Nura yace" wallahi tayi aure, tana Abuja " Gaban yasir yafadi, karfa ace dara taci gida🤔 Yasake cemusu" to waye ta aura? Yaya sunansa? " Nura yace" ina tunanin ko Baffah naji ance, amma rannan ma yazo gaida su Abba, naji suna cewa shine mk, saboda abaya yataba temakon mu " Yasir ya qame awajan, shibe tafiba shibe tsaya ba, cikin ransa kuwa cewa yake Shikkenan dara tariga taci gida🤣🤣hannu ya basu suka sake gaisawa sannan yayi musu sallama yatafi *** ***** *** Acan Abuja kuwa saida mk ya dedeci lokacin da Ummi tatafi wajan aiki, sannan ya shirya yatafi gidan Falon shiru Babu kowa, sai qarar tv dake tashi Ahankali, dakin Ummi yaqara dubawa saboda tsaro 🤣sannan yayi kitchen yana neman Nawal, yaga bata nan saida sabira dake aiki ita kadai Tana ganinsa tace "yallabai barka da zuwa, me za'a kawoma?" Ahankali yaxe"no Babu komai, Ummi fa?" " Ummi tatafi wajan aiki yallabai, saide anty Nawal " Yace" Ok, kibar aikin dakike, kije ki gyara mana gidanmu anjima zamu koma insha Allah " Zuciya daya sabira tace" to yallabai "tareda wanke hannun ta, tafice daga kitchen din Yana ganin fitarta yayi dakin da Nawal take ciki, a lokacin ta futo daga wanka tana daure da Dan qaramin towel a jikinta Wanda da kadan ya rufe mata hips dinta Jikinta take gogewa ,da wani qaramin towel din, gashinta ajiqe, ruwa kadan kadan yana d'isowa a jikinta Gani tayi anturo kofar anshigo, cikin sauri tayi qara tareda tsugunnawa awajan Kallanta yayi, lokaci daya yanayin sa yafara canjawa, yace"menene abin ihu Kamar kinga wani dodo? Aibaki fara ihu ba, dakin adana abinki zakiyi me dalili🤣🤣 Bata fahimci maganar tasaba, cikin tsawa tace "Baffah miye hakan? Pls kafice daga dakin nan" "bayan nagama abinda yakawo ni kenan" yana gama fadar haka yafara cire kayansa Idonta ne yafara rena fata, muryar ta tafara rawa tace "na roqeka Baffah, kafice daga cikin dakin nan, kada Ummi tazo ta sameka" "so what idan ta Ganni?dama ni nagama lura kece kike ziga Ummi akan nabaki takardar ki, to takarda bazan bayar ba, iddah kuma da kuke taqama da ita yanzu yanzu Zan dora miki ita, sainaga Wanda za'a hadaki dashi" Gabanta ne yafadi, cikin sauri tamiqe tanufi kofa zata bude, bazata taba yarda ya keta mata haddi batare daya furta mata kalmar soyaiya ba Caraf yasa hannu yariqe ta, tafara kokarin fizge jikinta, shima yasa duka hannunsa biyu zai dauketa garin kokawa towel ya kunce 🙈🙆🏻 Yasa hannu ya cireshi yayi wulli dashi, ganin ta haka Babu komai yasa hankalin sa yaqara tashi Cak ya dauketa ya kwantar da ita akan gado Tasa hannu tarufe qirjinta, tatashi zaune zata duro daga kan gadon Sake maida ta gadon yayi, yasa hannunsa daya yariqe mata duka hannayenta biyun, yayinda Rabin jikinsa yake kan nata jikin Yace"ba ance kina sonaba? Why zaki hanani haqqina? " Tsoro ne yakamata, Gabanta yana faduwa, kwata kwata batasan ma Inda maganar sa ta nufa ba, hankalin ta atashe yake tace" Baffah banaso, kabari Tun kafin natarama mut... Maganar ta ce ta tsaya cak yayinda yahade bakinsu waje daya Yafara tsotsar lips dinta Kamar yasamu alawa, girgiza kanta take tana tureshi amma Baffah ko motsi bayayi Hannunsa taji yana yawo a jikinta musanman qirjin ta Nan take tafara hawaye tana dukansa, gashi Babu damar ihu saboda Yarufe bakin Qirjinta har zafi yake saboda azaba, amma Baffah Babu alamar tausayi aransa🙆🏻 Tunanin sa yabar jikinsa yayinda yake wata duniyar daban, amma ita tana tamu duniyar tana karbar azaba 🤣 Awannan halin yanemi hanyar sa yaji shiru Babu labari, amma haka Malam Baffah ya fidda tausayi yashigeta da karfi Alokacin taqwace bakin ta tasaki wata irin qara, tana cewa Ummi nashiga uku nah, Baffah zai kasheni, sabira!!! Dukansa takama yi hannu bibiyu amma Baffah shiru domin kuwa baisan tanayi ba, hannu yasa Yarufe mata baki yaci gaba da gashi 🤣azabar da takeji yafi karfin qwaqwalwar ta, nan take tasume 🙆🏻😳 Wayarsa dake ajiye akan gadon agefe, itace tafara qara Amma saide kash🤦🏻‍♀Baffah baya cikin nutsuwarsa bare ya iya daukar waya Asalima jiyayi Kamar amafarki yakeyin wayar na qara Kawai ihu yake yana sambatu, wayyo Allah na, wayyo Allah na, shine kawai abinda yake fita daga bakinsa Saida yadauki lokaci Mai tsawo yana abu daya sannan yasamu nutsuwa, yazare jikinsa daga nata ya koma gefe yana maida numfashi Kallanta yayi yaga bata motsi, cikin sauri yatashi zaune yafara dudduba ta, Agogon dakin ya kallah yaga irin dadewar dayayi Bed sheet din gadon gaba daya sun lalatashi Alokacin wani kiran yasake shigowa cikin wayarsa cikin sauri yameqa hannu yadauki wayar 'yas' yagani yana yawo a screen din wayar, dagaawa yayi muryar sa nafita kad'an kad'an, yace"yas ya akayi? " " MK ina kabar wayar inata kira kusan 7missed calls " " sorry Yas, ina wani aiki ne "😂🤣 Yasir yace" Ok, dama dangane da binciken yarinyar daka bani ne, sunanta NAWAL MUHAMMAD LAWAN " Gabansa ne yabada wani irin Dam yace" Yas mekakeso kacemin? " Yas yace" qwarai kuwa, bincike na har gidansu yakaini, kuma sun tabbatar min da cewa Nawal din dakake aure de itace BABY, ita suke kira da Baby " Mk yace" Innalillahi wa inna ilaihir raju'un, hasbinallahu wa ni'imal wakeel tareda dafe kansa 🤦🏻‍♂" Yas yana jin haka ya kashe wayar Lokaci daya idonsa suka kada sukai jajir, babu bata lokaci hawaye suka fara zubo masa, afili yafara cewa" nashiga ukuna 🙆🏻‍♂, yasa hannu yadaki kansa, yasake dukan kansa, mena aikata haka? Mena aikata wa kaina? Wasu hawayen suka sake zubo masa 😭 Yakalli Bed sheet din gadon yaga yanda jini yabata shi, yasa tafin hannayensa Yarufe fuskar sa yana kuka wiwi Mena aikata hakane? Menene na aikata wa rayuwa ta? (ina Baby take? Meyasa bakazo da itaba?) Maganar Najma ta fado masa arai Yanzu Babynsa yayi wa wannan muguntar? Babynsa yasa wankin Bed sheet? Babynsa yasa gyaran gida Tun karfe bakwai nayi safe? Babynsa yakira da marar tarbiya? Innalillahi wa inna ilaihir raju'un Kallanta yayi idonsa na tsiyayar hawaye, yafara jijjigata yace "BABY!!!" Kiyafemin Dan Allah, natuba bazan sakeba, Kiyafemin Baby Cikin sauri yatashi ya yi toilet bai damu da rashin kayan dababu ajikinsa ba, yadebo ruwa yazuba mata amma shiru kakeji bata farfado ba Idan hankalin sa yayi dubu toya tashi, bargo yaja Yarufe mata jikinta Yashiga cikin toile din yayi gaggawar watsa ruwa sannan yafuto yasaka kayansa, wayarta dake kan mirrow yadauka yakunna, nan take text suke shigowa daga Najma Bai bude mata ko daya ba, kawai yadauki number tane yakawo mata wayar saitin fuskarta ya ajiye Hawaye suka sake zubo masa, dole zai tafi yabar gidan nan Tun kafin Ummi tadawo taga aika aikar dayayi, dole zai bar gidan nan harsai Baby ta huce akan laifukan daya aikata mata Takarda yadauka ya rubuta mata saqo Kamar haka : (Baby nah kiyi hakuri, nasan cewa nimai laifi ne awajan ki, amma kiyi hakuri ki yafemin, ni kiyimin komai ma idan hakan zaisa ki huce, kisani shara ma zanyi har wanki duk Zan miki, Baby nah pls ki yafemin, daga mijin ki Mai qaunarki sama da kowa, MK.) Yasaka mata takardar akusa da wayarta, yayi hanyar barin dakin, kafin yafita ma saida yajuyo yasake Kallanta, yau shine zai tafi yabar Babynsa Alokacin datake buqatar temakon sa, shine zai yiwa Babynsa wannan aika aikar saboda tsoron irin hukuncin da Ummi zata masa zai tsallake ta yabarta , hawaye masu dumi suka zubo masa, yafita daga dakin tareda ja mata kofar " Yana zuwa harabar gidan yashiga mota direba yajashi,sun fara tafiya yajuyo ya kalleshi yaga idonsa jajir alamar yasha kuka, gashi Babu damar tambaya, cikin sanyin jiki yace" yallabai ina zamuje? " Ahankali yace" Airport " Suna kan hanyar su tazuwa Airport ya turawa Ummi text tawaya (Ummi please kikoma gida, BABY tana buqatar kulawarki) , yana tura mata yakashe wayar Suna zuwa Airport bai bata lokaci ba wajan hawa jirgin dazai tashi zuwa Dubai (to mk dama ance idan zaka gina ramin mugunta 🤔) (kome zai faru idan Baby tatashi taci karo da wasiqa dakuma txt din Najma?) (ina labarin Ummi ne🤣🤣?) Sharhi, Sharhi, Sharhi please 🙏🏻 Mrs Usman ce ✍🏻 [2/9, 12:40 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 35&36 Yana zaune acikinsu jirgi ma kad'an kad'an Idanunsa suke kawo ruwa 😢, kawai tunanin irin abinda yamata abaya yakeyi, yatuna lokacin daya jefata cikin ruwa, yanzu data mutu shikkenan haka labari zai dawo gareshi cewa tamutu agidan mijinta kuma shine mijin Yatuna lokacin daya bata wankin bed sheet saboda tayi masa magana akan kada abawa Nuhu maigadi, kuma Babu wani alamar damuwa aranta takarba ta wanke, wanne irin hakuri ne da ita? Ranar farko ma daya fara ganin ta haka ta qyale Mai mashin din daya bigeta, ina tunanin sa yatafi daya kasa ganeta ta hanyar hakurin ta? Ya tabbatar cewa idan wata ce yabata wankin nan watso masa abinsa zatayi 🤣🤣 Ajiyar zuciya yasaki tareda lumshe idonsa ayayinda yatuno yanayin daya jishi aciki dazu, cikin zuciyarsa ya furta Baby tanada dadi sosai, lips dinta very soft Qirjinta yatuna 'yan madedeta farare a tsaye, yatuna lokacin da hannunsa yakama su gaba daya Anya kuwa bazai komaba? To amma idan ya koma da wanne ido zai kalli Ummi? Itada takeso yasaketa kuma tazo taga aikin dayayi, dawanne ido zaai kalli Babyn bayan irin wahalar daya bata kuma yagudu yabarta🤣, tayaya zai fara bata hakuri? Kansa yadafe🤦🏻‍♂koma menene Ummi ce ta janyo, meyasa zata dinga cewa yasake ta yasaketa tunda batada iddah? Tsaki yasaki afili, ransa duk ajagule *** ***** *** Tana tsaka da aiki taji qaran shigowar text cikin wayarta, batare data dubaba taci gaba da aikin ta, saida tagama duba wasu document sannan tadauki wayar, ganin sunan daya turo mata text dinne yasa tayi gaggawar budewa Mamaki yakamata, to Baffah kode yayi mistek ne? Baby kuma? to Wacece Baby? tabe baki tayi, may be mistek yayi, amma kuma data tuna yace taje gida, kuma kalmar temakon daya fada, cikin sauri tatashi tace "kode Nawal yake nufi?" Dasauri tazari jakarta tafuto daga office din, tana bude Mota direbanta yaqaraso yace "Hajiya ina zamuje?" Kai tsaye tace masa "gida" Suna zuwa gida ko daidata Parking baiyiba tabude tafuto tashige cikin gidan Dasauri Falon shiru babu kowa, ga kayan kallo nan sunayi, Mai aiki tafara qwalawa kira "sabirah!, sabirah!!," Amma shiru alamun bata nan, mayafin jikinta ta ajiye akan kujera da hand bag dinta tayi cikin dakin Nawal tana cewa may be ko bacci take " Tana tura kofar dakin kuwa taganta Akwance, afili tace" ni nasan Baffah mistek yayi, mashirmaci kawai ina aikina yataso ni " Juyawa tayi zata fita daga dakin hankalin ta yakai kan shimfidar gadon taga duk gado ya yamutse, afili tace" to ita kuma wannan lafiya? " kiran sunanta tafarayi" Nawal!, Nawal!!, taji shiru, dawowa tayi zuwa gadon Gabanta yafara faduwa saboda tasan cewa yarinyar batada nauyin bacci Tana Qarasawa taja Bargon data rufa dashi, abinda tagani ne yasa ta saurin kauda idonta, banda d'iso d'ison jini daya bata bed sheet din Cikin faduwar gaba tafara jijjigata tana kiran sunanta "Nawal, Nawal yata" Amma shiru, zama tayi agefen gadon tadafe kanta🤦🏻‍♀sannan tace "Innalillahi wa inna ilaihir raju'un, Baffah yanada hankali kuwa? Kamar mahaukaciya haka tafuto falo, anan taci karo da sabirah, cikin fada tace mata" daga ina kike? " " Hajiya daga gidansu Anty Nawal nake, yallabai yace naje na gyara musu zasu koma " Ummi data fahimci shiri ne irinna Baffah saita ce" Ok, yi sauri fadawa driver yabude Mota, kiyi sauri kidawo"tana fadar haka tajuya dakin na Nawal, bed sheet din tafara dauke wa gaba daya yabaci, sannan tadauko mata doguwar riga Mai fadi tasaka mata, adede lokacin sabirah tashigo dakin tace"Hajiya nafada masa " Ummi bata kula taba tace" Zoki kamamin ita Muje " 😳Zaro ido sabirah tayi ganin kwata kwata Nawal din bata motsi, tace" Innalillahi Hajiya karde mutuwa tayi, munshiga uku "🙆🏻 Cikin bacin rai Ummi tace" zakizo ki kamamin ita ko sai ranki yabaci? " Dasauri ta qaraso suka kama ta suka futo daga dakin zuwa Mota Abayan motar suka sakata, maigadi yaqaraso da gudu ya rissina awajan ta yace" Hajiya dama jira nake kidawo, dazu naga muhammadu yafita Kamar baya cikin nutsuwarsa, wallahi hajiya Idanunsa sunyi jajir Kamar Wanda aka yiwa mutuwa " Cikin ranta tace" badole yayi kukaba, tunda ya kashe musu 'ya"🤔 Afili tace "Ok nagode, zan nemeshi insha Allah" Daga nan tace sabirah takula da gidan, zataje asbiti Suna hanya, Ummi tana juyawa tana Kallanta, wanne irin rashin tausayi ne wannan? Kode wani abu yasha 🤔? Tana wannan tunanin harsu kaje asbitin, likitoci ne suka karbesu da sauri kasancewar wasu daga cikin su sun santa Tsawon wani lokacin tana jiran su sannan wata Doc. tace tabiyota office Suna zuwa ta kalli Ummi tace "Hajiya saide kiyi hakuri anyiwa yarinyar ki pyade 🙊, duk danasan kinsani, but anyi mata dinki, da allurai insha Allah zuwa Dan wani lokaci idan tafarka zaku iya tafiya, sannan akai maganin dazan baki adinga bata, sannan ki kula da ita musanman wajan shiga ruwa Mai dumi " Ummi ta girgiza kanta cikeda damuwa tace" Doc. Ba pyade bane, tanada aure, d'ana take aure" "subhanallah, to abinma yazo da sauqi tunda tanada aure, amma hajiya maganar gaskiya tayi masa gardama ne, shiyasa ma kai tsaye nace miki anyi mata pyade, saboda pyade ne yarinya bataso za'ayi mata Dan dole, amma tunda kince tanada aure, gaskiya gardama tayi, shikuma yakasa hakuri yamata dole, amma insha Allah zataji sauqi, saide kuma kija mata kunne tadena haka, Inda tayi hakuri ta tsaya daduk abin bai kai hakaba, shikuma kimasa gargardi yaqyaleta zuwa Dan wani lokaci tahuta " Ummi tace" to doctor insha Allah, nagode sosai " Tana barin office din dakin da Nawal take takoma taja kujera ta zauna tayi tagumi tana Kallanta, tabata tausayi sosai, harda su d'inki? Idan wani ne yace mata Baffan ta zai aikata hakan bazata yardaba, amma yau gashi tagani da idonta, kokuma ya Manta yarinya ce? Kuma yayi mata hakan amatsayin sa na likita ya tsallaketa yagudu yabarta, 🤔harda samun qwarin gwiwar turo mata text Wayarta tadauka tafara kiransa, amma wayar akashe take 🤦🏻‍♀ Afili tace "Ehh lalle Baffah da abinda kataka 🤣, dama can yagama shirya komai, yakori sabirah, yazo ita wannan yasamu abinda yakeso yagudu yabarta, sannan yakama waya ya kashe 🤔, dole Baffah da abinda yataka Wayar taci gaba da nema harta gaji tadena, ta zubawa sarautar Allah ido, ta dade azaune awajan sannan Nawal tafarka Ahankali ta bude idonta, sai ganinta tayi Akwance agadon asbiti, cikin sauri Ummi tace "Sannu Nawal" Wata irin kunya ce takamata, shikkenan Baffah ya cuceta, karde ace Ummi tasan me sukayi Bata gama tunanin nataba taji Ummi tace"wajan bayayi miki ciwo sosai ko? "🤣 Innalillahi jitayi Kamar ta nutse awajan Dan kunya🙈, Ahankali tace" Alhamdulillah " Ummi tasake cewa" Sannu, kiyi hakuri kinji? " Murmushin qarfin hali kawai tayiwa Ummi Ita kuwa Ummi tunanin irin dukan da zatayiwa Baffah take🤣🤣, domin kuwa abin yafi karfin fada saide duka🤣 Basu daukosu lokaci Mai tsawo ba aka sallamesu, daqyar take taka kafarta, ahaka suka futo suka shiga Mota sai gida Suna zuwa gida tazaunar da ita afalo, takira sabirah tace tahada mata farfesu tasha Sabirah ta rissina tasake yimata sannu sannan ta wuce kitchen Ummi dakin takoma tacire bed sheet din takai shi machine, sannan ta shimfida mata wani, waya da wata takarda tagani agefe, tadauka tareda tabe baki ta ajiye mata akan bed side drower, batareda data budeba, sannan tafice daga dakin Nawal na zaune afalo tana tunani, dama wannan shine daren farkon? tab har yanzu kan nononta zafi yakeyi, ga lips dinta dasukai jajir su kansu ciwo takeji Ita kuwa ina ita ina sake yarda da Baffah? 🤔Yanzu ta sume nan gaba kuma ai saide mutuwa Ummi ce tafuto tazauna akusa da ita tace "Nawal,kiyi hakuri kinji, insha Allah Zanyi maganin Baffah, hakan bazata sake faruwa ba" Murmushi tayi kawai ba tace komai ba, itakam batasan tada wannan magana 🤣 Sabirah ce ta kawo mata farfesun, ta zuba mata, tareda juyawa, ita kuma tadauka tafara ci Saida tagama sannan Ummi takama hannunta takaita daki tace"ki kwanta kihuta, " Ahankali tace" to Ummi ngd " Kwanciya tayi agadon tana tunanin abinda yafaru akan gadon dazu, Baffah saikace wani kurma sai dukansa take amma ya qyaleta, shine ko kunyarta baijiba yacire kayansa, kuma agidan Ummi Dan rashin kunya, ai yasan zata sani (nikwa nace harda text ma🤣🤔) Juyawa tayi ta kwanta ahannun ta na hagu, nan taci karo da wayarta awajan tareda takarda Afili tace "meya kawo wayata nan kuma? Tana dannawa taganta akunne, ga saqonni aciki, tasake cewa to waye ya kunna min waya? Sunan Najma tagani dakuma na mtn, Dan haka kai tsaye tatafi ta bude na Najma " _salamu alaikum, Baby dama kinsan mk kika aura shine ko ki kirani kin fesamin?"_ Cikin sauri tatashi zaune, gefen kanta yasara Tasake bude na biyu tafara karantawa " _Baby yaude naga mk dinki, yazo har gida munganshi, gaskiya Baby mk yayi "_ Ahankali tace" MK kuma? Tayaya? Tana nufin Baffah ne mk? Kai bazai iyuba Kiran Najma tayi, dama Najma jiran kiranta take dan haka cikin sauri ta daga tace"Baby ta mk, Wato kinsamu mk shine koki bamu labari 'yar renin hankali " " Najma wai wacce irin magana kike? Wanne mk kike nufi? " " MK de naki, Yazo gida, Abba yana ganinsa ya ganeshi, ingaya miki Malam ma yazo suka gaisa, nadinga kiranki wayarki akashe " Idanunta ne suka kawo ruwa, nan take ta fashe da kuka, tace" Najma nashiga ukuna, Baffah ne mk? Ya akai nakasa sani? " " to menene abin kuka kuma? Keda zaki godewa Allah? Kinga wannan shine amfanin yiwa iyaye biyaiya, lokacin dakika cewa bakya sansa da sun qyale ki shikkenan kin rasa shi " Kasa bawa Najma amsa tayi, kawai kuka take rinzawa, irin wahalar dasuka sha itada Nas 🤣 Najma tace" toga ummah zakiyi magana da ita " Tanaji ummah ta karbi wayar tace" ke komai abun kuka bayayi miki wahala? Menene abin kuka anan? Keda zakiyi murna? Abinda kike so nefa, " Cikin kuka tace" Ummah ya zanyi? " Ummah dabata fahimci Inda maganar tata tadosa ba tace" addu'ah zakiyi, ki kuma godewa Allah, wallahi yazo, mun dade dashi anan har abinci ma yaci, shi yama Manta da abban naku, saida yatuna masa, nadinga nemanki awaya amma wayarki akashe " Ahankali tace" to ummah nagode " Ummah ta qara yimata fada akan biyaiyar miji sannan takashe wayar Kuka taci gaba dayi sosai, yanzu mk dinta ta qonawa kaya? Shi take kira d'an cirani 🤣, marar imani? Hawaye kawai take zubarwa, Awannan halin ta kira Nas, cikin kuka tace"Nas naga ta kaina bansan ya zanyi ba " Gaban Nasrin yafadi tace" subhanallah, beauty me yafaru?" " Nas ashe Baffah shine mk? Ina zaune da mk gida daya amma nakasa sani? " Nas tace" Innalillahi wai Dan Allah da gaske kike? " Cikin kuka tace" da gaske nake Nas, yanzu ummah take fadamin itada Najma " " ikon Allah, wannan shi ake kira da ikon Allah, Inda munsan shi zaki aura Allah Bazamuje Abuja har ana zaromu daga adedeta ba🤣🤣 Amma kiyi hakuri, kidena kuka, Allah yakamata ki godewa " Kawai kashe wayar tayi, ta dora kanta a cinyarta tana kuka " _kince kina sona why zaki hanani haqqina?_ " Maganarsa tadazu ta fado mata, kenan su ummah sun bashi labari, meyasa bazai cemata shine mk ba? Meyasa? Juyawa tayi tadauki takardar data gani tareda wayarta, Ahankali tafara budewa har tayi tozali da kyakykyawan rubutunsa Tana gama karantawa ta cukwikwiye takardar ta rungumeta a qirjinta tana kuka, Ahankali take cewa "wallahi shine, wallahi shine" 🤣 Ummi ta turo kofar dakin tashigo taganta azaune ta rungume qirji tana cewa wallahi shine 🤣, sai tayi tunanin abinda Baffan ya yi mata ne yasa take wannan kukan Shiru tayi tana Kallanta, ita kanta abinda yayi baiyi mata dadi ba, rashin tausayin yayi yawa, sannan banda rashin kunya irinta Baffah shine acikin gidan ta zaiyi wannan abun Ina laifin ma sukoma gidansu🤣 Zama tayi agefen ta tace "Nawal kiyi hakuri, insha Allah Zan yi masa magana, bazai sakeba kinji" Daga mata kai tayi kawai, tana share hawayen idonta Ummi tace "na kirashi bai ban sameshi ba, ko zaa ki gwada kiransa muji?" Tambayar ce tazo mata a bazata, itada batada number sa ta yaya zata kirashi? Kame Kame tafara tace "ummi, k.. Kawai. Kibarshi" "Nawal kenan, naga alama bakida hankali" 🤣🤣daga haka tatashi tabar mata dakin Tana ganin fitar Ummi ta koma gadon ta kwanta, idonta yana zubar da hawaye Kawai tunanin abubuwan datayi masa marasa dadi take, Inda tasan shine mk yanda take nemansa ido rufe aida tuni ta dade dajawo hankalin abinta But abinda ya daure mata kai shine yaya akai yasan sunan Baby? Kodayaje gidane yaji suna fada? Amma gashi acikin wannan latter da yabar mata Baby fal bakinsa 🤔, Yaya akai yasani? Wannan amsar tana wajan sa shi kadai Haka tadinga tunani, still hannunta na dauke da takardar dayabar mata ta rungumeta sosai Ahaka bacci ya dauketa *** ***** *** Tunda yatafi yakasa samun nutsuwa, tunanin halin da yabarta aciki kawai yake, ko Ummi taje? Yanzu da wanne ido zai kalli Ummi bayan ya yi wannan abun agidan ta? Abin akwai nauyi sosai Juyi yasake yi agadon sa, ya kalli gefen sa yaga Babu kowa, daya sani ma Babynsa yadauko kawai suka taho nan Yana son sakata a Kirjinsa ya lallasheta, yau rungumeta suyi bacci ahaka, yauga abinda yake mafarki a rungume tare dashi Tsaki yasaki, yatashi zaune ya kalli agogo, bazai iyu yatafi yanzu ba, amma dole gobe zai tafi da sassafe, gara yaje ya fuskanci Ummi da hukuncin ta🤣 Gara yaje yabawa Babynsa hakuri, yanason sake jin dumin matarsa, yasan cewa shime laifi ne a gareta, gara yatafi kawai Yadade yana tunani kuma bacci Yaqi daukar sa, yasake kallan agogo yaga dare yayi a Nigeria, idan ya kunna waya yakirasu ma yasan cewa sunyi bacci, Dan haka shima saiya hakura ya kwanta *** ***** *** Washe gari dasafe Ummi ce dakanta tahada mata Ruwan dumi tace tashiga, daqyar da runtse ido tashiga, sannan Ummin tafuto daga ciki, tareda rufo mata Haka tadinga sakata tanayi harta danji dadin jikinta, sannan ta shirya tafuto falo Inda Ummi take, ta zauna agefenta Sabirah tazo tace "Anty Nawal me kike buqata akawo miki?" Ahankali tace " Tea" Sabirah tajuya tahado mata shayi Mai kauri, sannan ta koma kitchen Ahankali take shan Tea din, tana kallo, amma zuciyarta gaba daya tatafi wajan mk Tunanin sa kawai take, ko ina yatafi? Ummi kuwa wayarta tana hannunta, ko yanzu ma ta gwada kiransa amma akashe, yatafi yabarta shida aiki itada jinya 🤣🤣in banda shirman Baffah duk kulawar da zata bata ai batakai tasaba, amma haka kawai yagudu yabar yarinya 🤔 Tana wannan tunanin taji yayi sallama yashigo cikin falon Da Ummi yafara hada ido, cikin sauri Kamar munafuki yasunkuyar da kansa qasa sannan yafara sosa qeyarsa 🙈😃 Ummi ta zuba masa ido tana kallansa, takasa magana Nawal dinma kallansa kawai take, Ahankali ta masa masa sallamar dayayi Qasa qasa yake kallan Ummi yaga de har yanzu kallansa take 🤣🤔 Ahankali yafara takowa zuwa cikin falon, har ya qarasa shigowa ciki, kai tsaye yaje gaban Nawal yazuba gwiwoyinsa aqasa,wato kneel down sannan yahade hannunsa guda biyu waje daya 🙏🏻yace " Baby, Baby nah please kiyi hakuri kiyafemin" Ummi ta zuba musu ido tana kallan sabon salo awajan Baffah 🤔wai harda cewa Babynsa, ko yaushe Baffah yafara wasan kwaikwayo bata saniba 🤔 Kawarda tunanin nata tayi, tana kallan su, tanaso taga wanne irin hukunci Nawal din zata masa? (tuba nake fan's, nasan jiya anjirani anjirani ba adadi, kuyi hakuri, akwai aikinda nayi ne shiyasa bansamu damar typing da wuri ba, kawai saina barshi nace mahadu gobe 🤣, dafatan wad'anda sukayi ta zuba idon ganina sukaji shiru zasumin uzuri 🙏🏻 Sharhi Dan Allah 🙏🏻 Amnah El Yaqoub ✍🏻 [2/9, 10:59 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 37&38 Ahankali ta ajiye cup din hannun ta, akaro na farko data fara kama hannunsa da kanta, hannayensa ta kama tasaukar dasu qasa tace"baka buqatar neman yafiyata, nadade dayafema duk abinda kamin," Idanunta ne suka ciko da qwallah still hannunsu yana had'e dana juna taci gaba da cewa" meyasa Dan Allah? Meyasa baka fadamin kaine mk ba? " Tana kaiwa nan hawaye suka qarasa sakko mata Ganin tana kuka yasa shima idonsa yafara cikowa da ruwa Yayi qasa da muryar sa Kamar Wanda yake mata rad'a, daga ita saishi ne kadai zasu iya ji yace" kin hakura? " Murmushi tasaki, ga hawaye yana zuba ta daga masa kai alamun eh ta hakura Yasake yin qasa da murya yace"Nagode Baby nah, kibari latter zamuyi magana kinji? "ya qarasa maganar cikin sigar lallashi Still ba tayi magana ba tasake d'aga masa kai Ummi na gefe tana ganin ikon Allah, saita zuba musu tana kallan su Kamar a film, da alama sun Manta da ita awajan 🤔cikin zuciyarta tace Tijara🤣 Anya kuwa Baffah ba kwalli yasaka a idonsa ba yarinyar nan tana ganinsa taji tahuce? 🤔 Nida nake jira naga ta wanka masa mari 🙆🏻shine ta zauna tanayi masa kuka? Shikuwa Baffah me yataka? Ahankali tayi gyaran murya, cikin sauri suka kalleta gaba d'ayansu, atare suka saki hannun juna, shikuma yatashi daga Gabanta ya qaraso kusa da Ummi ya zauna aqasa tareda sunkuyarda kansa Kallan Nawal din tayi tace"tashi ki wuce daki kije ki kwanta kihuta, mutumin da ya kusan kaiki lahira kika zauna kinawa kuka Ahankali tatashi tana tafiya da dingishi Dago kansa yayi yaga yanda take tafiya, tausayinta ya kamashi, satar kallan Ummi yayi yaga itama Nawal din take kallo Babu bata lokaci yatashi yabi bayanta, yana zuwa yasa hannu yadauketa cak, sai cikin dakin datake🤣 Ummi tabi bayan su da kallo tana magana cikin ranta, ba kalau Baffah yabar Nawal ba🤣 Suna shiga dakin ya kwantar da ita akan gadon, yadora mata kanta akan fillo, sannan ya zauna agefenta, ya zubawa fuskarta ido, itama shi take kallo Kamar sunga sababbin halitta Babu Wanda yaceda dan'uwansa komai, Ahankali yadora hannunsa saman lips dinta ya shafa na qasan, cikin muryar rad'a yace"meyasame su suka qarayin ja? " Shiru tayi takasa bashi amsa, shima kuma bai daina shafa lips dinba Yasake Kallanta yace" uhm?meyasa me su? " Towai itakam meyake so tace masa? Kaine kasha kokuma Babu komai? Hawaye taji ya gangaro mata Wanda itama batasan dalilin zuwansu ba Dena shafa mata lips din yayi, Ahankali yakawo Fuskarsa dab da tata, tana ganin haka ta lumshe idonta, saukar harshansa taji afuskar ta, hawayen daya zubo mata yasa harshe ya lashe su tas Sannan yace "ina zuwa, zanje wajan Ummi" Bai jira amsarta ba yaqara jamata bargo yafita daga dakin Ummi taji Baffah da Nawal shiru 🤔tasaki ajiyar zuciya tace "kome yake qara kitsa mata?" 🤔, nide Babu Inda zan bisu🤣, tunda yazo har gida yayi wannan abun idan nabi bayansu kuma ai Zan iya ganin abinda yafi karfina Dan haka saita zubawa tv ido tana kallo Shima yana futowa daga dakin Yazauna agaban Ummi tareda sunkuyarda kansa qasa yana jiran sakamako 🤣 Wayar hannunta ta ajiye takama kunnansa guda daya ta murde Cikin sauri yariqe kunnnen yace"Aucch! Ummi Dan Allah kiyi hakuri " Kunnan tasaki sannan ta kalleshi dakyau tace" Wato Baffah saboda nace kasaki Nawal shine ka aikata mata haka danta samu ciki nace najanye zancen sakin ko? " Kansa ya shafa, cikin sanyin jiki yace," Ummi kiyi hakuri, nayi kuskure" Ta kalleshi taga sosai maganar daga Zuciyarsa take, ba qarya yakeba, tace"to saki yana nan Baffah, ban fasaba " Cikin sauri ya kalleta yace" Ummi Dan Allah kiyi hakuri, wallahi nasan nayi muku laifi, umm insha Allahu bazan sakeba " Tausayi yabata, amma danta sake gwadashi tace" toni narasa gane kan wannan aure naku Baffah, bakasan yarinya, sannan ka lallaba kayi abinda kayi 🙈😂sannan kuma kaqi sakinta " Cikin sauri yace" Ummi wallahi ina sonta 🤣, Dan Allah Karki rabamu Ummi, wallahi idan nasake ta akwai matsala Ummi " Murmushi Ummi tayi, ko banza yau de yabude baki da kansa yace yana sonta, godia tayiwa Allah cikin ranta, sannan tace" to shknn Baffah, komai yawuce, amma karna qarajin kayiwa yarinyar nan abu irin haka🙊🙈, Baffah ina tausayin ka yatafi? " Jikinsa ne yayi sanyi, yace" Ummi insha Allahu nadena, Dan Allah kiyi hakuri, ummi itama na bata hakuri, kuma tace tayafemin " " A a ni Al'amarin Nawal ai nasan ba kalau kabarta ba🤔" Murmushi yayi, baice mata komai ba Takalleshi taga har yanzu Yaqi hada ido da ita, ciki ranta tace "um su Baffah yau yaushe 🤣, waishi ma nan ya girma Dagowa yayi ya kalleta suka hada ido, yayi saurin sunkuyarda kansa 🤣🤣 Murmushi tayi tatashi tsaye tace" to inka gama jin kunyar Umminka sai anjima nina tafi nahuta " Saida yayi Murmushi sannan yace" Ummi idan kin futo Zan baki wani labari " "labari kuma?" Miqewa yayi tsaye shima yace "yes, dangane da Baby" Murmushi tayi tace "to masu Baby, harka saka mata suna kenan" "Ummi ai shiyasa nace Zan baki labarin, kede saikina futo" yana fadar haka ya yi dakin da Nawal take ciki Ummi tayi sauri tace "Baffah dawo, babu Inda zakaje🤣🤣kai likita ma yace abarta tahuta, inso samu nema surutu ma kar amata🙊🤣 Murmushi yayi ganin yanda Ummi take kaffa kaffa da Nawal yace" Ummi sallama zanyi mata kawai zanfita unguwa ne " Tace" to yanzu naji zance, yi sauri kafuto minti biyar " Yace" to Ummi sannan ya shige dakin"yana shiga yahaye gadon shima ya kwanta, ya janye Bargon daya rufa mata, Ahankali ya janyo ta jikinsa tareda dora kansa agefen wuyanta Bude idonta tayi ta kalleshi, cikin sauri ta sunkuyarda kanta qasa, gaba daya yasaka ta a Kirjinsa yahanata motsi Cikin rada yace"natasheki ko? " Shiru tayi masa, gaba daya ya yi mata kwarjini, gashi ya qaqumeta yahanata katabus Ahankali yadora bakinsa akan kunnenta yafara lasa Wani iri yarrr taji a jikinta, cikin kunnanta yace" please fadamin yaushe kika fara son mk?, ya maida idonsa kan kirjinta yazuba musu ido yace "bani nasha" Kallansa tayi yace abashi labari yasha amma kuma idonsa yanakan nono Ahankali tadanyi baya kadan, yasake janyo ta jikinsa yace "inajin ki" Ahankali tace masa "saika fadamin yaushe kasan sunan Baby" Murmushi yayi, yadora hannunsa akan gashin idonta yafara shafawa, Ahankali ta lumshe idon, yaci gaba da shafa mata idonta, sannan cikin rad'a yace "inbaki labarin kinason ji?" Ahankali ta d'aga masa kanta (mk kode ya Manta Ummi tana jiransa ne😱) Duk yanda kukaga nayi posting Dan Allah kuyi hakuri kuce sannu 🤣, ni kaina banso na tsaya anan ba wallahi, amma kuyi hakuri da ace banyi posting ba gara ku samu ko yaya ne, inajin dadin yanda mutane sukemin sharhi wallahi, babu abinda zance da masoyan ni dake sai godia, nagode mgode naagode sosai 🙏🏻🙏🏻 Mrs Usman ce ✍🏻 [2/11, 6:27 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 39&40 Cikin nutsuwa yafara cewa "Tun lokacin dana ganki mai machine ya kad'eki Sainaji Kamar ni aka kad'e, abinda yafi bani mamaki yakuma yad'auki hankali na shine yanda aka kad'ekin amma kuma kika tashi kika tafi batare dakin yi masa fad'aba kamar sauran mata, wannan ne yaja hankali na gareki naji kinbani tausayi, nafara tunanin dududu ma nawa kike dazaki d'orawa kanki wannan abubuwan, nafara tunanin anya za'a samu Mai hakuri Kamar ki kuwa a yanzu? Naga Wanda ya bigekin yana kokarin tafiya batare daya kaiki asbiti andubaki ba, nafara yimasa magana amma inaa har yaja yatafi, nawaiga kozan ganki kema naga Babu ke kwata kwata, banji dadi ba a lokacin, mukaje wajan gaisuwa, har muka dawo ina waigen hanyar dana ganki Yakalleta cikin ido yace"tundaga lokacin nafara tunanin ki, gashi ban ganki ba, saide lokacin da aka kad'eki kince wayyo kuma abinda kikasa a fuskarki yad'an yaye anan naga lips dinki, dakuma sunanki danaji wasu yara sun ambata, nafara qarya ta kaina cewa ina sonki, kawai tausayinki yasa nake tunanin ki, daga baya de abu yaci gaba harna fara mafarkin ki, still ban yarda ba nabarshi a tausayi, saida Ummi ta auramin Nawal,🤣 anan nashiga tashin hankali, kuma nasan cewa lalle inason Baby Kullum saina tunaki, zuciyata bata samun nutsuwa idan banyi tunanin kiba, tunanin kine yasa nakasa kwantar da hankalina inkula dake, naje wajan limamin unguwar nan shima yabani shawara akan nayi hakuri naso mata ta kuma nabada bincike akan Baby Tundaga lokacin nasa yasir Abokina yafara yimin bincike akan Baby, nikuma na shirya natafi saudia nayi addu'ah akaan Allah yabaiyana min ke, ashe bansaniba kece kike tare Dani, ashe dake nake tare harna bata lokacina wajan kiran Mai zane yazanamin ke, nasan cewa nashiga haqqinki amma pls kiyafemin, yayi qasa da muryar sa yace "kinji?" Kai tsaye ta jefo masa tambaya a maimakon amsa "dama kana surutu haka?" Murmushi yayi yace"ina yiwa Ummi, sannan Inayiwa Nawal lokacin da kishinta yakama ni nakira Mai sunan saurayinta nadinga zuba masa surutu akan ya wanke min motocina duk Dan taji haushi 🤣, saikuma Baby nah dazan zauna inyi ta miki zance idan kinaso" Itama Murmushi tayi, tace "Sai yanzu nagane ma'anar zoben nan guda biyu Wanda aka sakawa kowanne harafin B ajikinsa" Yace "yes Baffah & Baby, means BB, wato har bincike kikai adakina bayan qone kayan?" Rufe idonta tayi, da hannunta 🙈tace"kayi hakuri, shawarar qawata nabi " Yace" nadade dayafe miki Baby nah, yanzu bani labarin mk " Kafin tafara bashi labarin suka jiyo alamun tafiya a kofar dakin, anqi ashigo amma kuma sai taku ake agaban dakin🤣🤣 Zaro ido yayi😳 yace" Ummi ce wallahi namanta, "yayi sauri yaduro daga gadon Yanda yasakko din har daria yabata 🤣 Futowa yayi daga dakin aikuwa saiga Ummi a kofar daki tana safa da marwa ta kuma kasa shiga🤣🤣 Ta kalleshi tace" Baffah yadaga baka minti biyar ka shanyani awaje sama da Rabin awa😒" Kansa ya sunkuyar yace" Ummi kiyi hakuri wallahi namanta 🤣" Tace" Baffah, Baffah, Baffah nakiraka sau uku kabar yarinyar nan tahuta, likita yamin kashedi cewa abarta tahuta Baffah, karnaji karna gani Baffah 🤣" Daria ta bashi, wai shine yazama haka awajan Ummi 😀, kansa aqasa yace" Ummi insha Allah bazakiji komai ba " Tace" to shikkenan, nina tafi da kina, " Dadi yaji har ransa, yace" to Ummi afuto lafiya" 🤣 Saida yaga tafiyar ta sannan ya koma cikin dakin, a lokacin har bacci yafara fizgarta, Ahankali ya janyo ta jikinsa yace"tashi yarinya ai baki isaba saikin bani labarin mk tukunna " Ahankali ta bude idonta tace" mk, nikuwa nice Zan baka labarin mk 🤣🤔, in fadama a Sanadin neman mk Babu irin azabar daban shaba🤣" Nide Tun a asbiti danaji kana magana da Abba nah lokacin daka biya mana kudin aikin idona, tundaga lokacin narasa gane kaina, nide fatana kawai naganka koda saudaya ne arayuwata, gashi baabu idon ganin ka, nasa Najma ta ganomin kai tacemin ai itama bayanku tagani, baabu yanda na iya haka na hakura, damuka dawo daga qasar waje nasamu number ka awajan Doc. Nakiraka a lokacin da aka sakoni agaba agida akan na auri Nuhu, narasa ya zanyi, dole tasa ta nemeka, da nufin in fadama cewa agida za'a bani wani amma inaso kazo kayi magana da Abba nah, akan yabar maganar Nuhu, tunda shi idan yaganka zai ganeka, kuma zaiji nauyin yimaka musu, amma ina kiranka kahauni da fada kace na yiwa iyayena biyaiya, daga qarshe ma kakashemin waya " Dasauri ya kalleta yace" wai kece? " Daga masa kanta tayi, yace" Innalillah... Ashe ni a lokacin abnda nadade ina nemane yazo har gida yasameni amma nayi watsi dashi? Kiyi hakuri Baby nah, a lokacin raina yabaci ne, bana amsa waya cikin week end, amma kuma ke kikai takira harkikasa na karya dokata 🤣" Tace" Babu komai, sannan taci gaba da fadin, banida niyyar in fadawa d'a namiji cewa ina sonsa, amma saboda matsi dana samu agida kuma naga da gaske de za'a Auramin Nuhu, hakanne yasa nake nemanka ido rufe, amma narasa ka, har wataran qawata Nasrin zasuzo Abuja biki itada qanin ta nabiyo ta muka zo da nufin zamu nemo mk muyi masa bayani, har biki yakusa qarewa bamu samekaba Qarshe de munje wajan dinner na futo waje naga wasu motoci suna wucewa sai naji wasu samari dake gefena suna cewa mk yashigo gari, daganan hankalina yatashi muka tare adedeta mukahau, yace mana bazai hau Babbar hanya ba, duk da haka muka ce mude yabi damu tako'inane, kawai fatanmu mutaro motocin dake gabanmu, wallahi ina fad'ama kawai sai adedeta tafadi aqasa😳🙆🏻daqyar aka ciromu daga ciki🤣 Wata irin daria ce tazo masa wadda bai shiryaba 🤣yadinga daria, ta zuba masa ido tana kallansa, itade tunda take dashi bata taba ganin dariyar saba, ya kalleta cikin daria yace "duk saboda neman mk din ? Cikin shagwaba tace" shine kakemin daria ko? " Tafara kokarin juya masa baya, Ahankali yasa hannunsa ya juyo da ita yace" kiyi hakuri nadena, shikkenan? " Amma please ki fadamin waye yazuba miki shaltos a idonki? " " wallahi wanine sunansa Anwar, amma ai komai ma yawuce, Tun a lokacin ma nace nayafe masa Koba haka bama tunda shine yayi silar haduwata da mk ai kaga dole nayafe masa " " Kamar yaya mekike nufi? " " haduwa nayi dashi a makaranta, har mukai karo wayata ta fashe, anan nahadu da Ummi, ranar dana fara ganinta kenan, tadinga bani labarin Baffah ahanya, a raina nace gaskiya ta nasan wannan Baffan kowaye " Jinjina kansa yayi yace" kin tabbatar kin hakuran komai yawuce? " Tace" na hakura, nayafe masa " " Baby anya kuwa bazan cutar dakeba? " " mekake nufi? " " Baby hakurinki yayi yawa, sainaga Kamar Zan shiga haqqinki azaman da zamuyi nan gaba " Turo d'an qaramin bakin ta tayi gaba tace" nide Dan Allah kadena wannan maganar, to menene? " Lips dinta ya kallah, yamatso da fuskarsa zuwa tata fuskar sajensa ya goga mata awuyanta yace" to shknn nadena, ina son lips dinki Baby, yana birgeni sosaai, arayuwata ina son baqar mace, amma zuwanki cikin rayuwa ta ya sauyamin komai, i luv u" Tace"nagode " " ba godia zakimin ba " " tome zanma? " " abinda mata takewa mijinta idan yace yana sonta " Tace" menene abin? " " in nuna miki? " Daga masa kai tayi alamun eh, Yace" to rufe idonki " Babu musu tarufe idonta Yana ganin haka yadora bakinsa akan nata Dasauri ta bude idonta tareda qwace bakinta cikin shagwba tace" Allah nifa akwai zafi pls kabari " Shagwabar tata tabirgeshi sosai, wai irin dadi yakeji aransa, daga qarshe de ga Baby Akwance a qirjinsa 🤣 Batare dayayi mata magana ba yayi Murmushi kawai tareda cigaba da abinda yafara *** ***** *** "haba bawan Allah, ya kana ganin mutane da kaya niqi-niqi ahannu amma katsaya akan hanya duk ka babbake wajan, idan baka temaka ka karba ba, aibaka tare hanya bako? 🤔 Tab to aishi Tun dazuma dayake Kallanta daga nesa baisan harta qaraso wajansa ba🤔🤣 Ajiyar zuciya yasaki yabata hannu yace"tokawo kayan " Tace" A a, Barshi wallahi, dama kawai hanyar nake buqata" Kai tsaye yace "to shikkenan, ga hanyar nan zoki wuce 🤣" Cikin mamaki ta kalleshi,tace"wannan irinku ne bakwa yiwa mutum kara 🤣🤣 Inba hakaba daga cewa kabarshi saikace ga hanya nan? " Yace" hanya kika nema, kuma nabaki, nace kikawo kaya na kince a a, danhaka ga hanya nan, kaya kuma idan kin gaji ki ajiye daya anan, idan kin kai guda dayan saiki dawoki dauki wannan din 🤣🤣" Kafin tayi magana Nura yazo wucewa yace" yaya Najma wannan kayan kinfi minti talatin akansu🤣 Tace "to Nura ya zanyi?" Nura yace"ke komai sai anmiki "🤣 Yakalli Yasir dake tsaye agefen ta ya bashi hannu suka gaisa Daga nan yayi gaba yabarta anan, dama suna qarasa debe kayan gidan ne suna kai wasu maqota Shima yasir ya kalleta yace" wallahi kuwa, injunin mutum san jiki ai saiyayi, nima kinga tafiyata nan🤣🤣" Duk suka watse suka barta awajan, bayansa tabi da kallo ga mutum de har mutum amma ba zuciyar taimako, 🤣ta girgiza kanta taja kayan tayi waje *** ***** *** "Ummi Albishirinki" Tace "goro Baffah" "Ummi Nawal fa itace Baby nah" "bangane ba Baffah me kake nufi, wacce Babyn taaka?" "Ummi Baby nade danace miki ni ita nakeso, ita nake nema, ita nakeso nagani na aureta, kikace Idan naganta saina aureta daga baya" "Baffah, kasan banasan qarya ko?" Yace"Ummi da gaske nake wallahi, gatanan ki tambyeta " Ummi ta kalli Nawal tace" yata wai hakane? Garin yaya hakan tafaru? " Kafin Nawal tace wani abu yafara bata labarin komaai, har zuwa yanzu dakuma binciken dayasa yasir yayi masa akanta Ummi tasaki ajiyar zuciya tace" ikon Allah, Baffah kaga amfanin biyaiyarka agareni ko? Amma Awannan ranar bana mantawa haka ka zauna kanata min kuka wiwi🤣 "haba Ummi Dan Allah, adinga tone tone dai 🤣 Tace" to alhmdlh, gaskiya nafi kowa murna wallahi, ubangiji Allah yaqara hademin kanku, yabaku zuria tagari nima naga yara agabana sunata wasa, har gidan namu yayi kyan gani, suzo suna cemin Ummi bamuda biro, Ummi book dina yacika asaimin sabo🤣" Nawal najin haka tatashi Dasauri tayi cikin dakinta, cikeda kunya 🙈 Haka zaman su agidan Ummi ya kasance, koda yaushe tana samun kulawa awaajansu, Ummi bata sanya wajan gyarawa Baffah matarsa🤣, babu ruwanta da wata kunyar surukai, kawai jin Nawal din take Kamar 'yarta, kwananta uku ta warke ras, batajin ciwon komai, haka kuma har zuwa wannan lokacin Babu abinda yaqara shiga tsakanin ta da mk, domin kuwa Ummi takafa ta tsare Akwana na hudun ne suna zaune a dakin Ummi dukansu, tace "Ummi inaso naje gida Dan Allah" Ummi tace "haba Nawal, gaki ga mijinki, aishi zaki tambaya" Juyawa tayi ta kalli Baffah tace "Dan Allah kaji?" Cikin damuwa yace"yaushe ma akai auren dazaki fara fita? 🤣🙆🏻 Kawai kiyi hakuri next time sai Muje Kamar zatai kuka tace "kaifa rannan kaje, Dan Allah kabarni naje kaji mai Babban suna" Yace"naji, amma kwana biyu zakiyi kidawo, inba hakaba Zan biyoki " Ummi ta kallesu a boye,taga alama sauda dama suna mantawa da ita awaje 🤣 cikin ranta tace oh ni Halima ina ganin duniya, aikuwa idan kuka dawo din saide ku wuce gidanku 🤣 Nawal kuwa cikin murna tace" yawwa Baffan Ummi nagode " Yace" keko Hmm " Murmushi tayi masa tareda hararar wasa, duk Ummi tana ganinsu, saide kawai yi tayi Kamar batasan mesuke ba🤣 Washe gari kuwa Ummi da kanta ta shirya mata tafiyar, tasiya mata kayaiyaki dayawa Kamar su yadi dasu shadda Wanda zata rabawa mutane, dakuma Wanda zata kaiwa yan gida, cikin sanyin jiki oga yarakata Airport da kansa tareda direba Saida jirginsu yatashi zuwa kano sannan suka koma gida, ahanyarsu ta zuwa gida yakira yasir yace, atura mata motoci suje Airport su dauketa idan tasauka saisu kaita gida Haka akayi kuwa, motoci hudu yasir yatura mata, Kamar wata matar Governor Jirginsu nasauka kuwa suka dauki komai nata suka saka amotar, tana ganin haka tasan aikin Baffah ne Kai tsaye gidansu suka nufa, amma suna zuwa layin gidan taga anrushe gidan anata aiki sosai, mamaki ya kamata, tacewa direba ya dakata daga nan kawai, basai sun qarasa kofar gidan ba, saboda Babu Inda Mota zata shiga Umarninta yabi, ya dakata tasaauka, sannan suka biyo bayanta da kayaiyakin datazo dasu Kamar wasa taganshi agaban ta, a yatsine ya kalleta yace "kaga yar Malam Shehu ansamu abinda akeso sai wani abu kike Kamar yar wani" Murmushi tayi masa kawai tawuceshi batareda tace masa komai ba Daya daga cikin direbobin da suka kawo ta yace, "Hajiya mekike buqata ayi masa?" Tajuyo tace "ku rabu dashi Babu komai" Shima cikin kuri yace "yoda meta isa tamin? ubana yana tsaya min akan komai, Mai unguwa saleh dogo" Suma basu kulashi ba suka bita suka ajiye mata kayan ta, tareda Juyowa, su nura suna ganinta sukayo wajanta cikin murna Su kuwa direbobi suka komawa wajan Mota, Wanda yadauko Nawal kai tsaye yakira mk awaya ya sanar dashi komai Cikin bacin rai yace"shine yace muku shi yaron Mai unguwa ne? " yace" yes Sir,namaji wani agefe ya kirashi da suna Anwar " Ransa yaqara baci, matar tasa za'a ciwa mutunci? Kai tsaye yace" Am kanajina ko, ku dauko min shi kukawo shi Abuja yau " Cikin ladabi yace" Angama Sir "tareda kashe wayar (yau kam anyi typing 😇) Amnah El Yaqoub ✍🏻 [2/12, 7:49 AM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 41&42 Bayansa sukai tabi batare dasun kamashi ba, har saida sukaje layin gidansu,yana tsayawa maigadi yabude masa get zai shiga suma suka futo suka kamashi, dayake qarfafa ne nan da nan suka dagashi samah zuwa cikin motar su 🤣 Maigadi yace "Innalillahi, bayin Allah meyayi muku?" 🙆🏻‍♂Yakalli Anwar yace" kai Anwar mekayi musu? " Cikin fada yafara cewa" dalla ni kusakeni, ku ajiye ni nace"!! Basu kulashi ba kawai suka dannashi cikin Mota, driver ya kalli maigadi yace"Baba muma umarni aka bamu daga sama mutafi dashi " Yana fadar haka ya shige motar, baba maigadi yabisu da gudu yace" Dan Allah ku tsaya, ku fadamin ina zaku kaishi? " Wanda yariqe Anwar ya leqo yace" Wajan mk " Baba maigadi yace" wanene kuma mk? Kunawa Allah ku sauko da yaron nan, " Batare dasun saurareshi ba sukaja motar aguje sukabar wajan Shima yadora hannu aka🙆🏻‍♂ yayi cikin gida yana qwalawa hajiya kira. *** ***** *** Ta kalli Saif tace"kai yanaga gidan duk ya haukace da gyara? Yaushe aka fara gyaran gida? " Yace" au wai dama baki saniba? Naga mijinki ne yaturo ayi aikin " " mijina kuma? To yaushe? Ni wallahi bansaniba kuma kaga shima bai fadamin ba " " aikuwa Tun ranar dayazo washe gari akazo akaga gidan da irin gyaran da za'ayi masa " Dakatawa tayi da tafiya tace" to yanzu ina zamu zauna? "🤔 Nura yace" kede kitaho mana, gashinan angama bangaren mama, anan muke kwana, amma Babu komai aciki, kawai sai kaya da katifu, sauran kayaiyakin suna maqota " Tace" Ok yanzu naji batu" Suna shiga gidan Najma tataho da gudu suka rungume juna, mama mariya tace"Baby mutanan Abuja sannu da zuwa "🤣 Tace" yauwa mama, ina wuni " " lafiya kalau Nawal, saiki kazo kuma kika ganmu kaca kaca ana maida mana gidan namu na 'yan gayu "🤣 Murmushi tayi kawai, tafada jikin ummah Ummah tace" to Allah yakawo mu kuma, shikkenan ke kullum bazaki girma ba Nawal" Tace "Ummah na dade banganki ba, ina yaya Salisu? Yaya Sultan yaje rannan, har kaya yakawomin" Ummah tace "to naji Baby, dagani kije kici abinci kihuta" Najma tace"wallahi kuwa, tashi Muje " takama hannunta suka wuce daki Suna zuwa takawo musu abinci sukaci, Tun kafin su gama cin abincin takira Nas tace mata tazo, aikuwa nan da nan tace gatanan zuwa Bayan sun gama cin abinci, tatashi tayi sallah Bata dade da idar da sallah ba Nas tazo, anan suka baje kolin fira Nas ta kalleta tace"Beauty gaskiya yanzu ne kike a Beauty, kin wani qara haske da cika, menene sirrin ne, me mk din yake baki? " " Hmm mezai bani kuwa banda kulawa, ko daki natafi to shima saiya bini, wani lokacin har kunyar Ummi nakeji " Najma tace" gaskiya dole kiji kunya kam, bazaka sakeba, amma Baby dakika samu labarin shine mk wanne irin murna kikai kekuwa? "Najma kenan, kuka nai tayi naqara godewa Allah, saina tuna lokacin danake kuka nake cewa ni bana sonsa, ke Awannan lokacin innasan mk ne har aji kaina? Ai gyara kawai za'a fada" Daria sukasa gaba dayansu, Nas tace"to yaya labarin makaranta? Nasan zai barki kici gaba" "uhm bazan d'orawa kaina ba Nas, nasan bazai barni ba, idan nace zai barni ma tona yaudari kaina" "Amma mutum kamarsa yakamata ace yabarki kinyi karatun ki, tunda yana shiga waje dadama, sannan yahadu da mutane dayawa, kinga idan kinyi karatun ki Kema zaki goge mijinki yashiga dake ko'ina" Tace"Nas kenan, bakisan kishin mutumin nanba, kafin yagane cewa nice matar da yakeso, watarana yajini ina waya da ummah nake cewa ni dama Nuhu na aura, wallahi Nas haka mutumin nan yasamo sabon Mai gadi maisuna Nuhu, yadinga saka shi aiki, kuma sai yazo kaina ya tsaya zakiji yace Nuhu zonan, Nuhu yi kaza, Nuhu yi kaza, Yaya Sultan dayakaimin ziyara ashe yaganmu, wallahi cikin dare ina bacci yatasoni waina fada masa inane gidansa yakaini can 🤣kiji fa wata masifa, cikin dare wallahi " Me Najma da Nasrin zasuyi inba daria ba, Najma tace" tab lalle kice kunashan drama agidan nan naku, Inda nice wallahi ce masa zanyi ga gidan can agaba, muyita tafiya muna zagaye gari zuwa asuba saimu koma gida 🤣" Tace" A a cemasa nayi yaya nane, shine kuma daga nan yasakko " Nas tace" tab, a a to me wannan Baqin kishin bazai barki kiyi karatu ba, saide Inda rabo, " Tace" hakane kam, zan fara lallabashi da zancen harya amince wataran " Najma tace" wayaga boy, saikace wani jariri saikin lallabashi ma sannan? 🤔 Daria tayi tace "to Najma zauna nan ina zaune wata tazo ta qwacemin shi, Dan Allah idan Zan tafi kubini Muje ko sati daya ne kuyi min" Atare suka hada baki sukace "sati? 😳 Nas tace" bada niba, ba zanje idona ya makance ba, dade baku gane juna bane sai Muje " Tace" haba Dan Allah, baku taba zuwa bafa, kuma nima yanzu ina gidan Ummi " Najma tace" kema Baby kinsan Abbah bazai yardaba, ina laifin ma kwana biyu " Tace" gaskiya a a kwana uku ko hudu" Suma sukace saide kwana biyu, dole haka ta hakura tabarsu a kwana biyun " *** ***** *** "yarimah dafatan kashigo qasar" "eh nashigo dazu mk" "Alhamdulillah, akwai wani Yaro danake so akawoma shi, bashida hankali ne, shine nake so kakaishi Barikinku 🙆🏻‍♂akoya masa hankali" "Kamar ya? Me kake nufi?" bangane akoya masa hankali ba " " to idan yanada hankali ai bazai taba Baby naqyaleshi ba, shiyasa nace Zan turo maka shi " " Baby BabyBade wannan yarinyar dakake mafarkin ba? "ka ganta ne?" Yace"itafa Nas, naganta, kai itace ma yarinyar da Ummi ta aura min bansaniba lokacin inayi Dubai, labarin de da tsawo Nas " " Ok to mk Babu damuwa, katuromin shi muga ko zai samu hankalin cikin yini daya" 🤣😢 Yace"Ok Nas," *** ***** *** "yanzu Alhaji kazo ka zauna kayi tagumi baka dauki wani mataki ba ahaka kake tunanin zai sakar mana yaro?" Hon. Mai unguwa saleh yadaga kansa yadubeta "hajiya yaya kikeso nayi ne? Na tabbatar akwai abinda Anwar yayiwa mk inba hakaba bazai kamashi ba, sai yau nayi DANA SANI akan turbar dana dora yaron nan, abinfa zai iya shafar siyasata" "to yanzu Alhaji kai kana zaune, kamata yayi katashi kabi jirgi kaje ka bashi hakuri yasake shi, Alhaji karsu kasheshi ko suyi masa wani lahani" "hajiya ba zuwanne matsala ba, kunyar hada ido nake da yaron, saboda yana ganin mutuncin kowa duk da cewa shine gaba damu" "to yanzu Alhaji yaya za'ayi?" "yanzu dare yayi hajiya, amma gobe Zan shirya dasafe sai naje naganshi" Tace"to Allah yasa adace, Allah yasa ba wani abu suke masaba, kai wannan masifa dame tayi kama "😊 *** ***** *** Da daddare bayan ta kwanta kasa bacci tayi, kawai tunanin sa take yi, jitake idan bataji muryar sa ba Kamar bazata iya baccinba, har wajan sha daya shiru bai kirata ba, ita kuma batada number sa, haka takira Ummi suka sake gaisawa a wayance ko Allah zaisa yana gida amma haka sukai sallama da Ummi ma batayi mata maganar saba Haaka de tayi addu'ah ta kwanta, amma zuciyarta fal da tunanin mijinta Shima a nasa bangaren tunanin ta yake, amma yana tareda yarimah Nasir ana gwadawa Anwar hankali, suna zaune a gefe suna fira, yayinda ihun Anwar sai tashi yake, amma ko ajikinsu Sai wajan sha biyu saura yace "arabu dashi, shima saboda ya bashi tausayi ne yaron, duk kamarsa ta kauce, yasha wahala sai nishin azaba yake Awajan yarimah Nasir yabarshi shikuma yayi gida, bayan ya kwanta yakira layin ta, a lokacin sha biyu da rabi, na dare, tayi bacci, saida yayi mata 7missed call amma bata jiba, haka ya kwanta cikeda damuwa Da asuba tana idar da sallah tadauki wayarta taga kira har sau bakwai, ta duba number taga ansa muhammadu 🤣, cikin mamaki tace "muhammadu kuma? To waye yayi min saving number da muhammadu? Wata zuciyar tace kode mk ne? Kai tsaye tunanin ta yabata gaskiya, danhaka ta kirashi Yadauka cikin Shagwaba yace" Baby nah shine kika qyaleni jiya kikai baccinki ko? " Murmushi tasaki, cikin ranta tace ashe shine,afili tace" lokacin daka kira nayi bacci ne wallahi, amma kayi hakuri kaji me Babban suna? "ta qarasa maganar cikin sigar lallashi Yace" naji, amma ki fadamin kinyi mafarkina? " Tace" A a banyiba, kaifa? " " Baby haka kawai ma ina mafarkin ki bare yanzu, ai kinsan dolene " Tace" nima nayi mafarkin ka yau " " da gaske? To fadamin naki " " nayi mafarki kana kwance aqirjina " " wayyo Baby Allah zakisa nabiyo ki yau " " lala lala, kazo ina? Kayi hakuri nima fa gobe ne Zan dawo" "to Baby duk kece ai kika rikitani, kinga gara nazo na tabbatar miki da mafarkin ki," shagwaba yafara yi Kamar ba mk din data saniba, "uhm uhm Baby nide kawai kisan yanda zakiyi Dani Allah kuwa kokuma ki Ganni" Murmushi tayi tace"to ta yaya Zan iya yima wani abu bayan bama tare? " " idan muna tarema nasan bazaki iyamin komai ba, bayan rannan ma haka kika cikamin kunne da kuka, har masu aiki kike kira" Cikin shagwaba tace"toba kaine ba" Yace "to naji, tuba nake, nasan yanzuma kin warke, ina yan biyu nah? " Kamar ya? " " Ok bakisan yan biyu ba? " Tace" bansani ba, suwaye yan biyu " " toki bari idan kindawo saina nuna miki su " " um um Dan Allah ka fadamin " Yace" gasunan ajikinki, masu laushin nan " Cikin sauri ta rufe idonta, tace ka kwanta kayi bacci saida safe, dif takashe wayar Shima Murmushi yayi tareda rungume wayar ya koma bacci yana jin Kamar itace atare dashi *** ***** *** Zaune suke afalon baqi, su su biyu, baqar jallabiya ce ajikinsa da alama yanzu yatashi daga bacci Yadubi Hon. Yace" Mai unguwa naji abinda yake tafe dakai, kuma insha Allah zansa asaki danka, but bani yayiwa laifi ba, Mai dakinace, kuma batanan tayi tafiya zuwa kano, sai zuwa gobe ne akesaran dawowar ta, saide kadawo gobe kabata hakuri idan ta hakura shikkenan saika tafi dashi gida, sannan kuje kubawa iyayen ta hakuri 😳🤣 Hon. Yace "Babu damuwa wallahi, a hakanma mune da godia 🤣, nagode sosai ranka ya dade, insha Allahu goben Zan dawo, shima saiya tsugunna har qasa yabata hakuri" Mk yace"shikkenan zaka iya tafiya " Hon yasake godia sannan yafuto daga falon yana tunanin irin wannan karfin iko na mk, bashi akaiwa laifin ba sannan ita wadda za'a bawa hakurin bata nan saida dawo, ya naji yana gani de baza'a saki yaron nasaba harsai tadawo kenan 🤔🤣 Haka de yagama zancen zucinsa yawuce wani wajan da nufin goben zai sake dawowa *** ***** *** Kamar yanda suka tsara washe gari kuwa tayi shirin dawowa Abuja, wannan karon ummah da kanta tabata magungunan sanyi dakuma daka, Wanda zata dinga sha da madara, Tun awajan tahada wani tasha da kanta 🤣 Ummah ta girgiza kanta, wato yanzu dayake tanason mijin shine Tun kafin atafi akasha wani, ta kirashi awaya ta sanar dashi zataje gidan Malam suyi sallama kuma zata tahoda Najma da Nasrin, yace Babu damuwa zaisa yasir yayi musu duk abinda suke buqata Tana zuwa gidan Malam bayan sun gama gaisawa tace masa ya temaka ya yi mata rubutu Wanda zata bawa Baffah yasha, akan Allah ya dauke hankalinsa dasaka wannan kayan, dama duk wasu sauran halaiya Wanda basu da kyau Malam yace gaskiya wannan tunani ne Mai kyau, tana zaune yayi rubutun yabata, sannan tamai sallama tatafi Sai wajan azahar sannan yasir yazo daukar su, saitaji Kamar kartabar gidan, amma haka sukai sallama dakowa Kai tsaye Airport yakaisu, Najma sai baza ido take zata shiga jirgi, Yakalleta yace "basa banba, yau kuma munga ta kanmu" 🤣🤣 Tace"wallahi kuwa, saide mutum ya dauke idonsa idan bayasan gani" Yace"mukuwa ina zamu dauke ido, ai gara mukalli rabonmu " Kallansa tayi kawai tareda girgiza kanta Acikin jirgin ma haka sukai tayi, yafad'a tafad'a Har suka sauka lafiya gidan Ummi, cikin jin dadi tataresu, tagabatar musu da abinci, yasir ya kira mk ya sanar dashi cewa sun qaraso Basu dauki lokaci Mai yawa ba sai gashi sun shigo falon tareda yarimah Nasir, dakuma Anwar harda Hon. Nawal tana ganinsa cikin ranta tace ikon Allah, kaga wani Kamar Anwar 🤣🤣 Zama sukai akujerun falon mk ya nuna wa Hon. Nawal yace, "Mai unguwa ga wadda yayiwa laifin nan yaje yanemi yafiyarta" Tun kafin Hon yayi magana sai ganin Anwar sukai agaban Nawal yana bata hakuri 🤣 Ummi dake gefe tace "A a wannan ba shine yaron daya jefar miki da waya a school ba?" Cikin sauri yace "nine, nine wallahi 🤣 Kuma insha Allah nayi alqawarin Mai kama da itama bazan qara kallah ba" Itama Nawal din Murmushi tayi, tasan cewa gaskiya jikin Anwar yayi la'asar 🤣tace"babu komai na hakura " Mk yace" to shikkenan Mai unguwa, zaku iya tafiya, but kada kamanta de kaje dashi har gida kubawa iyayen ta hakuri, shi yaron naka yasan laifukan daya aikata mata " Hon yace" angama yallabai, insha Allah ba zamuje gida bama sai munje munbasu hakuri " Daga nan yace zasu iya tafiya Suna fita, yaja yasir da yarimah Nasir part dinsa nada, ya cewa Ummi abawa sabira abinci takai musu *** ***** *** Abba da Malam suna tsaye a kofar gida, suna ganin yanda ayyukan ginin suke gudana, Salisu yafuto daga gida zai wuce kasuwa, kawai sai ganin wata Babbar Mota sukai tatsaya agaban gidan, gaba daya su ukun mamaki yakamasu waye yazo kuma? Kokuma baqi sukai? Basu gama wannan tunanin ba, Hon yabude Mota yafuto, shima Anwar yafuto, fuska duk ta kumbura saboda duka Gaban Hon yafadi, ganin mutanan daya ciwa mutunci kwanaki yau gashi yazo neman yafiya wajansu Suma mamaki ne yaqara kamasu, Mai yakawo Mai unguwa saleh dogo gidansu? Sharhi Comments Share Dan Allah 🙏🏻 Mrs Usman ce ✍🏻 [2/13, 3:14 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 43&44 Ummi ta kalli Nawal tace "Amma Nawal sainaga Kamar kinsakewa yaron dayawa, bai cancanci ace lokaci daya kinyafe masaba, mutumin daya nemi ya lalata miki idanu" Murmushi tayi Mai kama yaqe tace "Ummi menene Rayuwar ma gaba dayan ta, yau idan mune gobe bamu bane" Ummi tace"wannan hakane, amma sanyin halin ki yayi yawa Nawal, sukuma maza ba'a yi musu haka, idan yayi miki abu yau yaga kinyi shiru gobe ma yaga kinyi shiru to jibi abinda yafi haka zaiyi miki, duk da nina haifi Baffah Nawal bana baki shawarar kiyi masa wannan hakurin, hakuri idan yayi yawa akwai cutarwa aciki,irin haka anayiwa mutum abu yana shanyewa wataran bazai iya shanyewa ba saide yafadi daga nan kuma ace mutum yanada wani ciwon Kamar hawan jini " Tace" hakane Ummi, insha Allah Zan gyara " " A a Nawal nasan ba de nawa zakiyi ba, tashi kije kikai wa mijinki a abinci " Tace" to" Tareda dayin kitchen *** ***** *** Hon. Mai unguwa ya kalli d'ansa, shima Anwar din ya kalleshi nan take kowa yagane laifin daya aikata shi Hon.yana ganin su yagane cewa sune mutanan da sukaje wajansa yayi musu korar kare Shikuwa Anwar tunanin irin cin mutuncin daya yiwa Nawal yayi, Inda wata yarinyar cefa bazata yarda ba saita rama Kawai daga mari ya qullaceta aransa saiyi mata abubuwa yake Kamar wata namiji, akan namiji dan'uwansa yakamata ace yayi haka bawai akan mace ba Yafesa mata shaltos, yabigeta da niyya, ya take mata waya, sannan yanzu haka kawai batare datayi masa magana ba ya tsokaneta da niyya, kuma ko uffan bata ce masaba, lalle idan bai nemi yafiyar iyayen ta da ita kanta ba haqiqa Allah bazai Barshi ba Hon. Mai unguwa yace "ina tunanin wannan shine mai gidan, mu qarasa" Suna Qarasawa Abba yabata fuska 😠 Salisu kuwa fuska yayi yakawar dakai gefe🤣 Liman ne kawai yayi Murmushi yace "barkanku dazuwa" Cikin kuskurin kunya Hon. Yace "yawwa sannu baba🤣, nan ne gidan muhammadu lawan ko?" Liman yace "eh nan ne," yanuna masa Abba tareda cewa "gashi ma a tsaye, Mai yake tafe daku??" Cikin sauri Anwar yace "neman yafiya" 🤣 Abba bai saki Fuskarsa ba yace"kuje munyafe " Malam yace" A a haba muhammadu, baqonka annabinka inji bahaushe, "ya kalli Salisu yace" shiga gida ka dauki musu abin zama " Salisu baice komaiba yajuya yashiga gida sai gashi ya dawo da Babbar tabarma Anan kofar gidan suka shimfida musu kowa Yazauna Mai unguwa ya gaida Malam da kansa, sannan ya gaida Abba 🤣 Bayan sun gaisa ya kalli Anwar yace" basu hakuri "🤣 Cikin ladabi dakuma tsantsar nadama yace"dan Allah baba kuyi hakuri, nazo har gida inaso ku yafemin akan abinda na yiwa Nawal, haqiqa nasan cewa na cutar da ita, amma nabata hakuri kuma tace tayafemin, sannan kuma ina qara baku hakuri bisa abubuwan dasuka faru " Sai a lokacin Abba yasaki ransa" Babu komai tunda itama da kayiwa laifi tace ta yafema ai shikkenan " Mai unguwa ya kalli Malam yace" baba Dan Allah nima ina qara baku hakura bisa abinda na aikata muku lokacin dakukaje gidana, nafiso shi yaron daya aikata laifin yafara neman yafiyarku sannan ni, domin kusan cewa lalle yasan ya yi laifi kuma yazo yabaku hakuri, Dan Allah naroqeku nima ku yafemin, bansan cewa yarinyar da Anwar ya aikata wa wannan abun matar uban gidana bace, da ko hanyar databi ma Anwar bai isa yabiba🤣 Amma munje har can Abuja suma sun tabbatar mana komai yawuce, sannan daga can ko gida bamujeba muka iyo nan " Malam yace" Babu komai ai, dama koya zuba mata shaltos ko bai zuba mata ba dole Allah ya rubuta zata makance na Dan wani lokaci, ta wata silar daban, Dan haka muma munyafe muku, Allah yashiryeshi yakiyaye gaba " Mai unguwa yasake duqar da kansa Kamar ba honorable Mai cikakkiyar izza ba yaqara yimisu godia sannan suka tashi zasu tafi, yadubi Abba yace" insha Allahu saqona yana nan zuwa gareku, idan kunyi waya dasu mutanan Abujan ace ina gaishe su🤣🤣 Abba yace "A a bama buqatar komai, kuje kawai" Suna tafiya Malam yace "wannan shi ake kira gaba da Gabanta, kagade yanda mukaje har gidansa ya wulakanta mu, Inda ya sauraremu a lokacin aida baizo yanzu yana qaramar murya ba" Salisu yace"Malam kaji wai harda cewa idan anyi waya da mutanan Abuja agaishesu, soyake yacefa idan anyi waya da mk a gaishe shi, Dan yasan sunzo har gida sunbada hakuri" Abba yace"emana, siyasarsa yake so yakare kawai" Malam tace "yanzu ai gashinan dole tasa d'annasa yasan darajar mutane, koma me sukayi masa a abujan bazai dameniba, ko banza anqara koyawa dansa tarbiya dakuma sanin haqqin d'an adam" Haka sukai ta mamakin wannan al'amari, Wato kudi da iko sunyi a rayuwa, idan kana dasu bakada damuwa ta wani fannin, inba kudi da iko ba waya isa yasa Hon Mai unguwa saleh dogo yazo har qarqashin talakawansa da sunan neman yafiya? *** ***** *** Abincin ta tsaya tahada shi yanda ya kamata, sai farin ciki take wannan ne karo na farko da zata zubawa mk abinci yaci da sunan sunason junansu Dauka tayi ta nufi part dinsa da Abincin, Tun kafin ta qarasa take jiyo,tashin surutunsu suna zancen ball🤣 Ahankali ta tura kofar falon ta shiga, duk suka juyo suka kalli kofar, yana ganinta yahad'e rai Kamar yanda suke ada can Mamaki yakamata, amma saita share tayi musu sallama tareda ajiye Abincin, cikin Murmushi tace "toga abinci," tafara kokarin zuba musu Nas yace"gaskiya ne kin kyauta, yau zamuci Abincin amarya, dama tunda akai bikin ayyuka basu barmu munzo ba " Shide mk yana zaune baice da ita uffan ba, sai wani qara had'e rai yake Murmushi tasake yi tafara zuba Abincin a plate, tsintar muryar sa tayi yace" Barshi, jeki kawai " Cikin mamaki ta kalleshi, jikinta yayi sanyi, tace" kace kanason abinci " " cewa nayi sabirah ta kawomin a binci, ki tashi kije kawai" Tasake kallansa Babu damar tambaya, saboda yana magana sai bata rai yake yana qunci🤣 Tatashi tsam, tafuto daga falon batare data qara cewa komai ba Tana fita, Yarimah ya dubeshi yace"menene abin bacin rai Dan zata zuba mana abinci? Shan kunu ai yaqare mk tunda tariga taga komai 🙊🤣 "please Nas Dan Allah ka qyaleni" Yasir yace"fadan masoya dadin kallo gareshi, inama tana nan nafara video "🤣 Mk ya kalleshi yace" dalla Malam inzaka zuba mana abinci kazo ka zuba ma na" "A a nikam munci abinci awajan Ummi Tun kafin kuzo, naqoshi" Shima Nas yace "zanfi buqatar green Tea nima akan abincin gaskiya" 🤣 Yace"Ok, yadauki wayarsa maimakon ya kira Nawal saiya kira Ummi 🤣 Yace tabawa sabirah green Tea takawo wa yarimah 🤣 Adede lokacin Nawal tashigo falon, ranta duk ajagule Ummi ta kalleta tace"yawwa Nawal kihada green tea ki kaiwa yarimah Nasir " Tana fada mata tajuya tashige dakinta, dama futowa tayi tafadawa sabirah saqon kuma saiga Nawal din tadawo🤣🤣 Itama bataje hada shayin ba tawuce dakinta, tana zuwa ta zauna agefen gadon tareda tagumi hannu bibbiyu 😱 Najma ta dubeta tace" Baby menene kuma? " Tace" Babu komai" Nas tace"kuma kikai tagumi? " Cire tagumin tayi tace" na kai masa Abincin shine ya koroni, ransa duk abace, ni bansan mena masaba " Najma tace" kode kishin ne yatashi, tunda yana tareda abokansa kikaje? Kokuma Dan Anwar yazo yaaganki shine yake jin haushi? " " Najma abokansa nefa, tayaya zaisa haka aransa? Inda bai amince dasuba ai ina ganin bazai gayyacesu zuwa gidan nanba, sannan shikuma Anwar aiba sona yakeba saboda me zaiyi kishi dashi? dade Nuhu ne bazan qarya ta ba Dan yayi kishi 🤣 Najma tace "to ai sai kije ki bashi hakuri," "ni wallahi tsoron sa nake Najma" Daria sukasa gaba dayansu, Nas tace tsoron me? Mijin kinefa "to idan na bashi hakurin zai hakura?" Nas tace "mezai hana" Tace "to Nas tayaya Zan bashi hakurin?" Najma da Nas har hada baki suke wajan cewa "saimun fada miki?" 🤣🤣 Tace"to aini Allah daya bata ran duk yamin kwarjini, yanxu ma sunce akai musu green tea wallahi bazan kaiba, saide Najma taje 😃" Najma tace" A a wallahi Babu Inda zani, kinsan halin wannan yasir din, nikuma idan yamin bazanyi shiru ba " Nawal ta kalli Nas tace" Dan Allah Nas please 🙏🏻" Nas tace" to, tashi Muje kitchen din muhada musu " Kitchen din sukaje suka hada shayin yayi dadi sosai, Nasrin ta dauka tatafi Da sallama abakinta ta shiga falon itama Atare suka amsa mata gaba dayansu Tace" ga tea nan inji Ummi " Yarimah ya kalleta, yafara magana aransa wannan duk yanda akai 'yar jin kaice 🤔 Kice mana ga tea bai isaba saikin danganta abin da wadda ta aikoki? Wato bake kika sa kanki ba kenan 🤣 Yatsina fuska yayi yace" ita Ummin ce tabaki tace kikawo? " Kafin ta bashi amsa yasir yace," Nasrin shine maishan tea din, hada masa kitafi kinji " Tea din ta zuba a cup sannan tadauki suger zatasa Yayi saurin katseta da cewa" waye yace miki haka ake hada tea? Saikin fara zuba suger tukunna sannan kizuba Ruwan zafin " Mk da baiyi musu magana ba tunda tazo, yabude baki da nufin yiwa Nasir magana yace " Nas " Atare suka amsa 🤣ita tace na'am shima Nasir yace na'am 🤣 Mk yace" no Nasrin ba dake nakeba, yitafiyarki kije kihuta Tana ficewa yace "Nas, kaga nanfa ba masarautar ku bace🤣 Kace wannan yarinya tayi shiru kasace cewa wannan? kudama masu mulkin nan dad'i na daku iko wallahi" Nasir yace "har nakaika ikon? shikkenan Dan matarka ta batama rai saika huce akaina? 🤣 Daga nan yaja Tea dinsa yafara sha, yasir ya miqe yace" nikam nayi waje, zanje nadanga gari" Mk yace "kace dai zakaje ka dauki waccen yarinyar dakuke raba abin fada kuje kuga gari" 🤣 Yasir yace "shikkenan daga cewa Zan fita saikace Zan dauki wata yarinya?" Nasir yace"kaifa yasir baka gane shi bane, matar sa ce take damunsa, dakayi tafiyar ka ka share shi kawai, nima gida Zan wuce daga nan " Yasir yace" ok bye "daga nan yafice *** ***** **** Nasrin na komawa daki tace "wallahi Najma gara da baki jeba, wani yarimah yawani hakimce sai yauqi yake, shi ala dole ya iya hada shayi 🤣, wallahi bashida mutunci," sannan ta kalli Nawal tace "kekuma kije kibawa mijinki hakuri dan yana nan fuska adaure wallahi 🤣, Abincin ma banga alamun yaci ba" Najma tace "ai shiyasa naqi zuwa wallahi" Tashi Nawal tayi tace "ni yanzu ya Zan masa" Nasrin tace "ki masa komai ma, Pls idan kin fita kija mana kofar 🤣 Harararta tayi sannan tafice daga dakin Harabar gidan tafuto anan tahadu da yasir zai fita, tace" kona turo su Najma su rakaaka unguwar? " Yace" A a rabu dasu su huta " Tace" A a wallahi, bari nakira su saiku tafi, suna zaune Babu abinda suke " Ta manya yayi mata yace" kuma ai Zan gajiyar dake, ga wayata nan sakamin number ta kawai saina kirata, kinga kema kin huta 🤣🤣 Zuciya daya ta karbi wayar tasaka masa number, sannan tayi gaba, turawa tayi tashiga falon, a lokacin shima yarimah zai tafi, tayi masa sallama sannan tanemi waje ta zauna, saida mk ya rakoshi har bakin kofar falon, suna tattaunawa akan wasu takardu sannan yajuyo falon Sarai yaganta azaune, amma saiyayi fuska zai wuce daki, ya d'an basar yana jira tayi masa magana, amma Nawal tayi shiru 🤣Dan haka kawai saiya qyaleta yayi wucewarsa cikin d'akinsa Tana ganin shigarsa itama ta doru abayansa zuwa dakin, ba komai ta tuno ba sai ranar dayace bazata kwana masa adaki ba, take kiran yaya Sultan tana kuka, 🤣🤣 Ganinsa tayi Akwance agadon, ta qarasa ta zauna aqasa takama hannunsa ta riqe tace, "Mai Babban suna Dan Allah kayi hakuri, idan na batama rai kaji" Juya mata baya yayi, batare dayace komai ba Tasake cewa "haba Baffan Ummi, Babynka cefa, kayi hakuri kaaji nawan" Nanma yamata shiru, ta kalleshi tarasa yazata masa, ga kunyar sa datake ji, yanzu kuma bayan wannan meyake so Dan Allah, ta taqarqare ta bashi hakuri amma ya qyaleta 🤔 Wata dabara ce ta fado mata, kawai saita hau kan gadon tafada jikinsa ta fashe da kuka, ya kalleta, jiyake Kamar yaqara mannata ajikinsa, amma saiya daure yafara janyeta ajikinsa 🤣 Tanajin haka ta qara maqalqaleshi, tana kuka qasa qasa, cikin muryar kuka tace "kayi hakuri nayi kuskure insha Allah bazan sakeba,"gashi ta maqalqaleshi sai goga masa jikinta take Yarasa yaya zaiyi kawai saiya rungumeta sosai ajikinsa, yafara bubbuga bayanta yace" shikkenan komai yawuce, Baby nah meyasa kike da hakuri ne sosai? Meyasa lokaci daya zakice kin yafewa wannan yaron? Kinsan girman laifukan daya miki kuwa? Tanajin haka aranta tace ashe fishin na Anwar ne🤣🤣 Cikin kuka tace"to so kake nace ban yafeba kukashe shi? 🤣 Yana yinsa yafara canjawa, cikin shaqaqqiyyar murya yace"to meyasa kai tsaye zakice kinyi hakuri, memakon kice abarshi sai next week zakisa asakeshi 🙆🏻🤣 Nima shiyasa nayi fushi nacewa Ummi tabawa sabirah abinci takawo min " Hawaye ne suka zubo mata tace" to shikkenan kayi hakuri, inde hakan tasake faruwa Zan dauki mataki " Hannu yasa ya share mata hawayen idonta cikin rada yace" toki daina kukan mana " Shiru tayi ba tace masa koma ba, yafara shafa kanta yana rarrashinta yace" to kiyi hakuri nima nadena fishi dake, Pls kidena kukan kinji Baby nah " Daga masa kanta tayi alamun to, amma hawayen baibar zubo mata ba Yace" Baby nah nace nadena, bazan sakeba, inde akan fishi na ake wannan kukan toni nace na daina " Cikin shagwaba tace" toba kaine kaqi cin Abincin ba " Yanda tayi shagwabar kadai yasa yasume Akwance 🤣batayi aune ba taji yafara kissing dinta Duk Inda yakai bakinsa jikinta kawai lasa yake, Ahankali yatura hannunsa ciki rigar jikinta yana abinda yaga dama, gaba daya yahanata motsi Mai kyau ajikinsa Lokaci daya hankalin sa yatashi, yafara kokarin cire mata kayan jikinta Dasauri ta riqe hannunsa tace "Mai Babban suna agidan Ummi fa muke, koka Manta"? Muryarsa adisashe yace"Baby nah nasan tsoro kikeji shiyasa zaki hanani ko?pls Baby Allah bazanyi da zafi ba " Tabbas wannan tunanin ne aranta, domin kuwa da hankalin ta bazataso sake gamuwa da Baffah ba, amma bata nuna masa hakanba sai tace" A a, kaga kome mukai Ummi dole zata sani " Yace" tomu tafi gidanmu? " Tace" Najma da Nas fa? Ina zasu? " " kibarsu anan gidan mana, yasir ma anan part din zaai zauna fa, ba gobe zasu tafi ba? Saimu zo kuyi sallama dasu goben " Kallan Idanunsa tayi taga duk ya qanqance saboda fitina, tace" to daga ni naje na shirya mutafi" Dagata yayi yace "ba wani shiri, kawai dauko jakarki Muje muyiwa Ummi sallama muwuce, 🤣🤣 Tace" Mai Babban suna kartace munyi rashin kunya" Yace"to kuma ni saiki barni namutu ko?"🤣🙆🏻 Tace" A a, sannan tatashi, shima yasakko daga gadon yabiyota abaaya, juyawa tayi ta kalleshi sama da qasa tace"Allah yasauya kaya kasaka Manya, inba hakaba ko, tam Ummi zataga wani abu "tana fadar haka tafice da gudu daga cikin dakin Kallan kansa yayi yadafe kansa🤦🏻‍♂cikin zuciyarsa yace aiduk ke kika janyo hakan Ita kuwa tana zuwa daki taga Babu su Najma, anan ta tabbatar sunbi yasir sun fita, kayanta tahada acikin jaka, har Ruwan maganin da Malam yayi mata duk tasaka su aciki dasu dakanda ummah tahado mata dataje gida Ta shirya tsaf tafuto falo dauke da jakar ta, ganinsa tayi da key a hannunsa yana karkad'ashi, manyan kayane ajikinsa, cikin ranta tace um wannan bawan Allah fa da gaske yake Yana ganinta yatashi yadauki jakar, sukayi dakin Ummi, da sallama suka shigo dakin Ummi tana zauna a sallaya tanajan carbi sai ganin bayin Allah tayi 🤣suna shigowa daki da jaka ahannu, cikin mamaki tace,"lafiya?" Saida yadan sosa kansa sannan yace"Ummi zamu wuce ne " Ummi cikin ranta tace ikon Allah 🤣🤣 Sannan ta kalli Nawal tace" ina Zakuje? " Cikin sauri yace" Ummi gidanmu zamu tafi " Tace" to wannan karon banice zance kutafi ba kenan, kune zaku kai kanku? " Rufe ido Nawal tayi cikin kunya Ummi tayi Murmushi tace" to ku gaida gida, Allah yatsare hanya "🤣🤣 Nawal de ba tace komaiba tamiqe, shikuwa mk yace" Amin Ummi "🤣🤣 (mutara zuwa jibi insha Allah 🙏🏻, gobe Zan huta) Sharhi please 🙏🏻😢 Mrs Usman ce ✍🏻 [2/15, 1:53 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 45&46 Yaja jakar yayi gaba, Ummi ta miqe tsaye tace"toke ga wannan kitafi dashi, sai kidinga amfani dashi kullum " Tabata wani Ruwan tsumi dayake cikin leda acikin wata qaramar jarka Cikeda kunya ta karba tace" to Ummi " Sannan suka futo daga dakin a lokacin har Baffah yasaka kaya amota 🤣 Ummi ta kalleshi tayi Murmushi, cikin ranta tace nima de yau nahuta 😃, shida kansa yabude mata gaban motar, tashiga ta zauna, shima ya zagaya yashiga, Ummi ta leqo da kanta ta window din da Nawal take tace"to Baffah tunda ba jira sai tafiya, yanzu sai yaushe kenan Zan ganku? Kosai nazo? " Murmushi yayi yace" Ummi ai munada baqi, gobe ma zaki ganmu, insha Allah " Tace" to shknn Allah yakiyaye "daga nan sukai sallama itama takoma ciki Da kansa yafara driving din Ahankali, cikin nutsuwa, Mai gadi ya bude musu gate suka fita, sunyi nisa cikin tafiya Babu Wanda yake cewa dan'uwansa komai, itade Nawal Gabanta faduwa yake kawai, yayinda take kallansa qasa qasa taga shi hankalinsa Akwance yakema yana driving dinsa Hannunsa ta kallah wanda yake juya sitiyarin motar gashi Mai laushi kwance a tsintsiyar hannunsa Ahankali yajuyo ya kalleta, sannan yakama hannun ta guda daya yariqe cikin nasa hannun, dayan hannun kuma yana driving Itade tayi shiru, duk jikinta yayi sanyi, karonta dashi na farko kawai take tunawa Har sukaje gida Babu Wanda yayi magana acikinsu, maigadi na bude musu gate suka shiga, yana tsayawa tafuto ta jirashi, yafuto mata da jakar tasa hannu tafara ja, Kallanta yayi yace"yanaga duk kinyi wani iri ne? " Tace" Babu komai fa " " kode saboda kinbar ummi ne yasa hakan? " Girgiza masa kai tayi Yace" ok" Yamatso yakarbi jakar sukayi ciki, dakinta suka shiga, yana ajiye mata jakar yafada kan gadon tareda kwanciya Ta kalleshi tace "ina zuwa" bata jira amsar sa ba tafice Kitchen ta shiga tafara hada masa abinda zaici,sannan tafara gyara kitchen din duk da ba wani abu yayi ba *** ***** *** "nikam dama gida muka koma wallahi, tafiya taqi ci taqi cinyewa, babu ko lemo bare mutum yayi tunanin samun Ruwan sha🤔 " to dake waye yace miki jin dadi kika futo yi? Babu Wanda zai siya miki ruwa, yanda kika futo haka zaki koma "🤣 Tace" to meyasa ka daukomu in hakane? " Yace" Nawal ce tasani na futo daku, ke waye yace miki nine nake san tafiya daku? Aini banasan indorawa kaina nauyi🤣 Ajiyar zuciya Najma ta sauke sannan ta kalleshi dakyau tace"to Allah yarufa Asiri, Allah gamu gareka"🤣 Duk wannan surutun da Najma takeyi itada Yas, yarimah baisa musu bakiba, hakama Nasrin ba tace komai ba, tana de jinsu tana Murmushi, yasir ya kalli yarimah yace "yarimah ina zamu saukeka?" Cikin aji yace "nan gaba kad'an zakayi" Nas ta kalli bayansa ta harareshi afakaice, cikin ranta tace kowa zaiyi wa yanga oho 🤔 Sunayin gaba kad'an suka saukeshi, yafuto daga motar, yabar wayoyinsa aciki Yasir yace"yarimah kayi mantuwa fa " Ahankali yajuyo sai alkcin yatuna da wayoyinsa, dawowa yayi, ya sunkuya zai dauki wayar tsabar iko saiya kalli Nasrin yace" ke bani wayoyina " Nasrin ta kalli Najma tace" dake yake " Itama Najma tace" A a dake yake de, keda kike kusa dashi " Ganin zasu raina masa hankali yasa ya kalli cikin idon Nasrin yace" dake nake ke zaki bani wayar ba ita ba" Ta kalleshi taga ga wayoyin nan agabansa amma wai sai anbashi tace"naga gasunan agaban ka " Yace" Ok bazaki bani ba kenan " Turo baki tayi gaba, tadauki wayoyin tameqa masa batare data kalli idonsa ba, shima cikin ransa yace wannan yarinyar kanta rawa yake naga alama, Dan haka yasa hannu ya fizge wayarsa tareda yiwa yasir sallama yayi gaba Harara tabishi da ita, cikin ranta tace d'an me quncin rai🤣🤣 Yasir ya kalli Nas ta madubi yace"nasrin ta yarimah, kiyi hakuri fa, haka yake, kinsan Dan sarki ne, yasaaba komai saide a yi masa, shiyasa zakiga komai yasa ayi baiyi da kansa ba " Murmushi tayi tace" la Babu komai yaya yasir" Yace"Nasrin ina kukeso nakaiku ne? " Cikin sauri Najma tace" mukam ko ina nema ai zamuje, ai baifi bude idoba " Yace" nifa cewa nayi Nasrin" Tace "Najma da Nasrin duk abu dayane" 🤣 *** ***** *** Shiru shiru yana jiranta bata dawoba, dan haka yatashi yafuto falo, qamshin dayaji a kitchen ya tabbatar masa cewa tana can, kai tsaye yashiga kitchen yaganta tana hda abinci Rungumeta yayi tabaya, cikin rad'a yace mata" Baby nah, abinci kike mana? " Tace" eh, gashinan nagama, Muje kaci abinci " Daukar Abincin tayi tafuto falo, shima ya biyoba abaya, zama sukai tatura masa Abincin gabansa tace" to gashi, nasan kanajin yunwa " "no saide kibani" Kallansa tayi, tayi qasa da kanta, tayaya zata iya bashi abinci?meyasa yacika rigima ne Kamar qaramin yaro? Ta dago kanta tace"a a Dan Allah ka daure kaci kaji" Baice da ita komaiba, ya janyo Abincin gabansa, yadauketa cimak, yadora ta akan cinyarsa, yadebo jallof din taliya dataji kayan lambu da kifi a spoon, yakai baakinta Tace"nifa naci abinci, kaine bakaciba" Yace "idan ba zakici ba, nima bazanciba" Babu yanda ta iya, haka ta bude baakinta, yafara bata Abincin, d'an kadan taci tace taqoshi, yabata spoon din itama tafara bashi, bai ci dayawaba yace yaqoshi Tadauki lemo a cup ta bashi yasha, ya kalleta yace"Baby, ina d'anjin yaji fa kad'an " Kallansa tayi cikin mamaki, itada batasa wani abun yaji aciki ba Cikin sauri tace "tsaya na tashi na kawo ma ruwa to" tafara kokarin tashi Cikin sauri yamaidata kan cinyarsa, yace"no Baby Karki tashi " Tace "yajifa kace kanaji, kaabari nakawo ma Ruwan" Kallanta yayi yace"no ga Ruwan nan awajan ki " " Kamar ya? " Yace" gashinan awajan ki, ni naki nake san sha" "mai Babban suna banganeba" Murmushi yayi, yasaka hannunsa duka biyu ya tallafo kanta, sannan Ahankali yamatso da fuskarsa dab da tata, cikin nutsuwa yahade bakinsu waje daya Lips dinta yakama yana tsotsa Ahankali, lokaci daya yanayin ta yafara canjawa, saboda abubuwan da ummah tabata tanasha agida Zaman kan cinyar tasa saiya sake jefata cikin wani irin yanayi, shi kansa bazai so tatashi ba, saboda yin hakan Kamar tonuwar asirin halin dayake ciki ne Tana tuno irin azabar da tasha a hannunsa, tafara kokarin raba baakinta danasa, Ahankali ta miqe zata tashi, yasake maida ta yazaunar da ita🤣 "ina zakije?" Tace"kaga inada baqi, kuma kace gobe zamu koma,kabari sai goben kawai " Ahankali yace" meyasa Baby?, aide nine nace zakiji goben ko? " Ta daga masa kai Yace" to da kaina Zan kai ki kunji, kuma nina fasa ma, babu abnda zanyi, kawai bakinki nakesan sha, shima yaji nakeji kinji Baby " Kallansa tayi, taga idonsa yafara sauya kala Shima Kallanta yayi, sannan yayi qasa da murya yace" insha? " Ahankali ta daga masa kanta batare data ce komai ba Bakinsa yamayar cikin nata yafara sha Ahankali, Tun tana jinsa harta fara maida masa martani aikuwa hakan tada fara ba qaramin rudashi yayi ba Lokaci daya ya rikice yafara shafa Kirjinta Ahankali, abinda yake mata yafara fixgar hankalinta, batasan lokacin data sakar masa ragamar komaiba Awajan yarabata da rigar jikinta, ya maida kansa kan breast dinta yafara sha, lokaci daya tasaki yar qaramar qara, ganin hankalinta baya jikinta yasa yadauketa cak sai cikin dakinta Anan ya nuna mata soyaiya iri iri, sannan yafara neman hanyar shiga, tanajin haka, tadawo hayyacinta Awannan lokacin idonsa yagama rufewa, itan kawai yake buqata, kokarin tashi tafara amma yasa hannu ya maida ta takwanta, yaja blanket Yarufe musu jikinsu Lokaci daya tasaki qara tace"innalillah nashiga uku na " Hawaye sukay zubo mata, domin kuwa banbancin sa danan rannan kawai kadanne Sai runtse ido take tana hawayen wahala, shikuwa wasu irin surutai yake mata, ita kanta batasan Inda maganganunsa suka dosaba *** ***** *** Suna dawowa gida, su kaga daki wayam Babu Nawal Babu wasu kayan nata Futowa falo sukai anan suke Tambayar Ummi, tace musu aisu Nawal sun dade agida🤣 Amma tace gobe zata dawo suyi sallama Murmushi sukai dukansu, Nas cikin ranta tace Nawal ana can ana karbar hadda🤣 Anan wajan Ummi suka zauna sukaci gaba da fira Sannan Najma tashige daki tafara hada musu kayansu *** ***** *** Kuka takeyi qasa qasa tana shagwaba Ya sunkuyarda kansa yayi kissing gashinta Mai laushi dayake jiqe da ruwa alamun tayi wanka Yace"Baby nah, shikkenan fa, daga yanzu fa bazaki qara jin ciwon komai ba " Cikin kuka tace" ba kaine kace min iya baki zaka shaba " Yace" Baby danaga kema kinaso shine fa nad'anyi kadan, kuma Baby nah ninefa Baffan ki, ai kinsan bazan cutar dakeba " Hawaye yazubo mata tace" tanawa kuma "🤣 Daria ta bashi, saida ya murmusa sannan ya rungumeta ajikinsa yace" to kiyi shiru, Baffan ki yayi laifi, kiyi hakuri kinji, ni daga yanzu ma sai kince kin amince zanyi " Harararsa tayi ta maida kanta qirjinsa, sai kukan shagwaba take masa, shikuma yakasa daina lallabata, kwantar da ita yayi sannan shima ya kwanta, yaja musu bargo, Ahankali yatura hannunsa cikin rigarta, yana wasa da ita, yace" gobe da sassafe saimu tafi gidan Ummin ko 🤣 Tace"niba Inda zani," 🤣 Yayi Murmushi tareda dora bakinsa cikin kunnanta yana mata rada, wadda ni kaina banajin Mai yake fada mata Yinin ranar haka yayi shi yana riritata, yahanata aikata komai, tana zaune shine yake mata duk abinda takeso, kulawar data rasa a wancan lokacin tasameta a yanzu *** ***** *** Washe gari su yasir suka shirya, zasu tafi,🤣Har wajan azahar Babu labarin mk bare Baby Ummi tace kukirasu mana awaya, jiya sunce min zasu shigo ai🤣 Najma tace "Ummi nide nakirata wayarta akashe Tun dasafe" Yasir yace "to bari na kirashi kawai" Yakira harta gama ringing ba'a dagaba 🤣yasake kira nanma ba'a amsaba, sai ana ukunne yadaga cikin muryar bacci 🙊😳 Yasir yace "Abokina mun shirya fa, zamu wuce" Daqyar yace"Yas ka fadawa Ummi tayi musu abinda yakamata kawai, ba zamu samu damar shigowa ba " Yace" Ok "tareda fadawa Ummi yanda sukayi🤣 Murmushi tayi aranta tace dama nasani 🤣qarya Baffah ya shirya min Cikin lokaci qanqani tahada musu duk abinda yakamata, sosaai tasa akayi musu tsaraba, sannan tarakosu har gate sukayi sallama dasu Basu dauki lokaci Mai tsawo ba suka sauka akano, kai tsaye gidansu Najma yasir yakai su Sannan yayi musu sallama yayi gida Haka suka dauki kaya niqi niqi sukai cikin gidan Najma na gaba tabude gate tashige Itama Nasrin tazo zata shige ga kaya ahannun ta gaduk ta gaji, bata wani lura ba saiji tayi taci karo da mutum Babbar ledar hannunta tafadi aqasa Tayi taga-taga zata fadi cikin sauri yariqo hannunta Yace "Sannu Nasrin, ba kiji ciwo bade ko? Yana tambayarta yana kallan goshinta Kamar zai daura hannunsa awajan 🙊 Cikin kunya tace" yaya Sultan Babu komai wallahi, banji ciwo sosai ba " Yace" Ok," Yasa hannu zai daukar mata ledar data yar aqasa itama tasa hannu zata dauka, nan take hannunsu yahadu, wani irin yarrr sukaji, atare kowa ya janye hannunsa Najma na Qarasawa cikin falon nasu taga ummah da mama da wata baquwar fuska azaune, yarinya ce bazata wuce sa'ar suba Ummah tace" sannunku dazuwa Najma, ya hanya? " Tace" Ummah wallahi alhmdlh, nahau jirgi de🤣🤣" Gaba dayansu sukai daria mama mariya tace" Najma ga Surayya fa, amaryar Nuhu ce 😱🤣, dazu yakawo ta mu gaisa " Najma tace" yaushe Nuhu yayi aure? " (ina labarin mutanan bakin gate ne? 🤔) Fan's na facebook yaya hakurinmu na shekaran jiya? 😱Dayawa basuga posting ba, Allah yaqara kiyaye wa gaba🙏🏻 Dan Allah inka karanta kamin Comments ko sharhi kafin kawuce 🙏🏻 Mrs Usman ce ✍🏻 [2/15, 1:53 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 45&46 Yaja jakar yayi gaba, Ummi ta miqe tsaye tace"toke ga wannan kitafi dashi, sai kidinga amfani dashi kullum " Tabata wani Ruwan tsumi dayake cikin leda acikin wata qaramar jarka Cikeda kunya ta karba tace" to Ummi " Sannan suka futo daga dakin a lokacin har Baffah yasaka kaya amota 🤣 Ummi ta kalleshi tayi Murmushi, cikin ranta tace nima de yau nahuta 😃, shida kansa yabude mata gaban motar, tashiga ta zauna, shima ya zagaya yashiga, Ummi ta leqo da kanta ta window din da Nawal take tace"to Baffah tunda ba jira sai tafiya, yanzu sai yaushe kenan Zan ganku? Kosai nazo? " Murmushi yayi yace" Ummi ai munada baqi, gobe ma zaki ganmu, insha Allah " Tace" to shknn Allah yakiyaye "daga nan sukai sallama itama takoma ciki Da kansa yafara driving din Ahankali, cikin nutsuwa, Mai gadi ya bude musu gate suka fita, sunyi nisa cikin tafiya Babu Wanda yake cewa dan'uwansa komai, itade Nawal Gabanta faduwa yake kawai, yayinda take kallansa qasa qasa taga shi hankalinsa Akwance yakema yana driving dinsa Hannunsa ta kallah wanda yake juya sitiyarin motar gashi Mai laushi kwance a tsintsiyar hannunsa Ahankali yajuyo ya kalleta, sannan yakama hannun ta guda daya yariqe cikin nasa hannun, dayan hannun kuma yana driving Itade tayi shiru, duk jikinta yayi sanyi, karonta dashi na farko kawai take tunawa Har sukaje gida Babu Wanda yayi magana acikinsu, maigadi na bude musu gate suka shiga, yana tsayawa tafuto ta jirashi, yafuto mata da jakar tasa hannu tafara ja, Kallanta yayi yace"yanaga duk kinyi wani iri ne? " Tace" Babu komai fa " " kode saboda kinbar ummi ne yasa hakan? " Girgiza masa kai tayi Yace" ok" Yamatso yakarbi jakar sukayi ciki, dakinta suka shiga, yana ajiye mata jakar yafada kan gadon tareda kwanciya Ta kalleshi tace "ina zuwa" bata jira amsar sa ba tafice Kitchen ta shiga tafara hada masa abinda zaici,sannan tafara gyara kitchen din duk da ba wani abu yayi ba *** ***** *** "nikam dama gida muka koma wallahi, tafiya taqi ci taqi cinyewa, babu ko lemo bare mutum yayi tunanin samun Ruwan sha🤔 " to dake waye yace miki jin dadi kika futo yi? Babu Wanda zai siya miki ruwa, yanda kika futo haka zaki koma "🤣 Tace" to meyasa ka daukomu in hakane? " Yace" Nawal ce tasani na futo daku, ke waye yace miki nine nake san tafiya daku? Aini banasan indorawa kaina nauyi🤣 Ajiyar zuciya Najma ta sauke sannan ta kalleshi dakyau tace"to Allah yarufa Asiri, Allah gamu gareka"🤣 Duk wannan surutun da Najma takeyi itada Yas, yarimah baisa musu bakiba, hakama Nasrin ba tace komai ba, tana de jinsu tana Murmushi, yasir ya kalli yarimah yace "yarimah ina zamu saukeka?" Cikin aji yace "nan gaba kad'an zakayi" Nas ta kalli bayansa ta harareshi afakaice, cikin ranta tace kowa zaiyi wa yanga oho 🤔 Sunayin gaba kad'an suka saukeshi, yafuto daga motar, yabar wayoyinsa aciki Yasir yace"yarimah kayi mantuwa fa " Ahankali yajuyo sai alkcin yatuna da wayoyinsa, dawowa yayi, ya sunkuya zai dauki wayar tsabar iko saiya kalli Nasrin yace" ke bani wayoyina " Nasrin ta kalli Najma tace" dake yake " Itama Najma tace" A a dake yake de, keda kike kusa dashi " Ganin zasu raina masa hankali yasa ya kalli cikin idon Nasrin yace" dake nake ke zaki bani wayar ba ita ba" Ta kalleshi taga ga wayoyin nan agabansa amma wai sai anbashi tace"naga gasunan agaban ka " Yace" Ok bazaki bani ba kenan " Turo baki tayi gaba, tadauki wayoyin tameqa masa batare data kalli idonsa ba, shima cikin ransa yace wannan yarinyar kanta rawa yake naga alama, Dan haka yasa hannu ya fizge wayarsa tareda yiwa yasir sallama yayi gaba Harara tabishi da ita, cikin ranta tace d'an me quncin rai🤣🤣 Yasir ya kalli Nas ta madubi yace"nasrin ta yarimah, kiyi hakuri fa, haka yake, kinsan Dan sarki ne, yasaaba komai saide a yi masa, shiyasa zakiga komai yasa ayi baiyi da kansa ba " Murmushi tayi tace" la Babu komai yaya yasir" Yace"Nasrin ina kukeso nakaiku ne? " Cikin sauri Najma tace" mukam ko ina nema ai zamuje, ai baifi bude idoba " Yace" nifa cewa nayi Nasrin" Tace "Najma da Nasrin duk abu dayane" 🤣 *** ***** *** Shiru shiru yana jiranta bata dawoba, dan haka yatashi yafuto falo, qamshin dayaji a kitchen ya tabbatar masa cewa tana can, kai tsaye yashiga kitchen yaganta tana hda abinci Rungumeta yayi tabaya, cikin rad'a yace mata" Baby nah, abinci kike mana? " Tace" eh, gashinan nagama, Muje kaci abinci " Daukar Abincin tayi tafuto falo, shima ya biyoba abaya, zama sukai tatura masa Abincin gabansa tace" to gashi, nasan kanajin yunwa " "no saide kibani" Kallansa tayi, tayi qasa da kanta, tayaya zata iya bashi abinci?meyasa yacika rigima ne Kamar qaramin yaro? Ta dago kanta tace"a a Dan Allah ka daure kaci kaji" Baice da ita komaiba, ya janyo Abincin gabansa, yadauketa cimak, yadora ta akan cinyarsa, yadebo jallof din taliya dataji kayan lambu da kifi a spoon, yakai baakinta Tace"nifa naci abinci, kaine bakaciba" Yace "idan ba zakici ba, nima bazanciba" Babu yanda ta iya, haka ta bude baakinta, yafara bata Abincin, d'an kadan taci tace taqoshi, yabata spoon din itama tafara bashi, bai ci dayawaba yace yaqoshi Tadauki lemo a cup ta bashi yasha, ya kalleta yace"Baby, ina d'anjin yaji fa kad'an " Kallansa tayi cikin mamaki, itada batasa wani abun yaji aciki ba Cikin sauri tace "tsaya na tashi na kawo ma ruwa to" tafara kokarin tashi Cikin sauri yamaidata kan cinyarsa, yace"no Baby Karki tashi " Tace "yajifa kace kanaji, kaabari nakawo ma Ruwan" Kallanta yayi yace"no ga Ruwan nan awajan ki " " Kamar ya? " Yace" gashinan awajan ki, ni naki nake san sha" "mai Babban suna banganeba" Murmushi yayi, yasaka hannunsa duka biyu ya tallafo kanta, sannan Ahankali yamatso da fuskarsa dab da tata, cikin nutsuwa yahade bakinsu waje daya Lips dinta yakama yana tsotsa Ahankali, lokaci daya yanayin ta yafara canjawa, saboda abubuwan da ummah tabata tanasha agida Zaman kan cinyar tasa saiya sake jefata cikin wani irin yanayi, shi kansa bazai so tatashi ba, saboda yin hakan Kamar tonuwar asirin halin dayake ciki ne Tana tuno irin azabar da tasha a hannunsa, tafara kokarin raba baakinta danasa, Ahankali ta miqe zata tashi, yasake maida ta yazaunar da ita🤣 "ina zakije?" Tace"kaga inada baqi, kuma kace gobe zamu koma,kabari sai goben kawai " Ahankali yace" meyasa Baby?, aide nine nace zakiji goben ko? " Ta daga masa kai Yace" to da kaina Zan kai ki kunji, kuma nina fasa ma, babu abnda zanyi, kawai bakinki nakesan sha, shima yaji nakeji kinji Baby " Kallansa tayi, taga idonsa yafara sauya kala Shima Kallanta yayi, sannan yayi qasa da murya yace" insha? " Ahankali ta daga masa kanta batare data ce komai ba Bakinsa yamayar cikin nata yafara sha Ahankali, Tun tana jinsa harta fara maida masa martani aikuwa hakan tada fara ba qaramin rudashi yayi ba Lokaci daya ya rikice yafara shafa Kirjinta Ahankali, abinda yake mata yafara fixgar hankalinta, batasan lokacin data sakar masa ragamar komaiba Awajan yarabata da rigar jikinta, ya maida kansa kan breast dinta yafara sha, lokaci daya tasaki yar qaramar qara, ganin hankalinta baya jikinta yasa yadauketa cak sai cikin dakinta Anan ya nuna mata soyaiya iri iri, sannan yafara neman hanyar shiga, tanajin haka, tadawo hayyacinta Awannan lokacin idonsa yagama rufewa, itan kawai yake buqata, kokarin tashi tafara amma yasa hannu ya maida ta takwanta, yaja blanket Yarufe musu jikinsu Lokaci daya tasaki qara tace"innalillah nashiga uku na " Hawaye sukay zubo mata, domin kuwa banbancin sa danan rannan kawai kadanne Sai runtse ido take tana hawayen wahala, shikuwa wasu irin surutai yake mata, ita kanta batasan Inda maganganunsa suka dosaba *** ***** *** Suna dawowa gida, su kaga daki wayam Babu Nawal Babu wasu kayan nata Futowa falo sukai anan suke Tambayar Ummi, tace musu aisu Nawal sun dade agida🤣 Amma tace gobe zata dawo suyi sallama Murmushi sukai dukansu, Nas cikin ranta tace Nawal ana can ana karbar hadda🤣 Anan wajan Ummi suka zauna sukaci gaba da fira Sannan Najma tashige daki tafara hada musu kayansu *** ***** *** Kuka takeyi qasa qasa tana shagwaba Ya sunkuyarda kansa yayi kissing gashinta Mai laushi dayake jiqe da ruwa alamun tayi wanka Yace"Baby nah, shikkenan fa, daga yanzu fa bazaki qara jin ciwon komai ba " Cikin kuka tace" ba kaine kace min iya baki zaka shaba " Yace" Baby danaga kema kinaso shine fa nad'anyi kadan, kuma Baby nah ninefa Baffan ki, ai kinsan bazan cutar dakeba " Hawaye yazubo mata tace" tanawa kuma "🤣 Daria ta bashi, saida ya murmusa sannan ya rungumeta ajikinsa yace" to kiyi shiru, Baffan ki yayi laifi, kiyi hakuri kinji, ni daga yanzu ma sai kince kin amince zanyi " Harararsa tayi ta maida kanta qirjinsa, sai kukan shagwaba take masa, shikuma yakasa daina lallabata, kwantar da ita yayi sannan shima ya kwanta, yaja musu bargo, Ahankali yatura hannunsa cikin rigarta, yana wasa da ita, yace" gobe da sassafe saimu tafi gidan Ummin ko 🤣 Tace"niba Inda zani," 🤣 Yayi Murmushi tareda dora bakinsa cikin kunnanta yana mata rada, wadda ni kaina banajin Mai yake fada mata Yinin ranar haka yayi shi yana riritata, yahanata aikata komai, tana zaune shine yake mata duk abinda takeso, kulawar data rasa a wancan lokacin tasameta a yanzu *** ***** *** Washe gari su yasir suka shirya, zasu tafi,🤣Har wajan azahar Babu labarin mk bare Baby Ummi tace kukirasu mana awaya, jiya sunce min zasu shigo ai🤣 Najma tace "Ummi nide nakirata wayarta akashe Tun dasafe" Yasir yace "to bari na kirashi kawai" Yakira harta gama ringing ba'a dagaba 🤣yasake kira nanma ba'a amsaba, sai ana ukunne yadaga cikin muryar bacci 🙊😳 Yasir yace "Abokina mun shirya fa, zamu wuce" Daqyar yace"Yas ka fadawa Ummi tayi musu abinda yakamata kawai, ba zamu samu damar shigowa ba " Yace" Ok "tareda fadawa Ummi yanda sukayi🤣 Murmushi tayi aranta tace dama nasani 🤣qarya Baffah ya shirya min Cikin lokaci qanqani tahada musu duk abinda yakamata, sosaai tasa akayi musu tsaraba, sannan tarakosu har gate sukayi sallama dasu Basu dauki lokaci Mai tsawo ba suka sauka akano, kai tsaye gidansu Najma yasir yakai su Sannan yayi musu sallama yayi gida Haka suka dauki kaya niqi niqi sukai cikin gidan Najma na gaba tabude gate tashige Itama Nasrin tazo zata shige ga kaya ahannun ta gaduk ta gaji, bata wani lura ba saiji tayi taci karo da mutum Babbar ledar hannunta tafadi aqasa Tayi taga-taga zata fadi cikin sauri yariqo hannunta Yace "Sannu Nasrin, ba kiji ciwo bade ko? Yana tambayarta yana kallan goshinta Kamar zai daura hannunsa awajan 🙊 Cikin kunya tace" yaya Sultan Babu komai wallahi, banji ciwo sosai ba " Yace" Ok," Yasa hannu zai daukar mata ledar data yar aqasa itama tasa hannu zata dauka, nan take hannunsu yahadu, wani irin yarrr sukaji, atare kowa ya janye hannunsa Najma na Qarasawa cikin falon nasu taga ummah da mama da wata baquwar fuska azaune, yarinya ce bazata wuce sa'ar suba Ummah tace" sannunku dazuwa Najma, ya hanya? " Tace" Ummah wallahi alhmdlh, nahau jirgi de🤣🤣" Gaba dayansu sukai daria mama mariya tace" Najma ga Surayya fa, amaryar Nuhu ce 😱🤣, dazu yakawo ta mu gaisa " Najma tace" yaushe Nuhu yayi aure? " (ina labarin mutanan bakin gate ne? 🤔) Fan's na facebook yaya hakurinmu na shekaran jiya? 😱Dayawa basuga posting ba, Allah yaqara kiyaye wa gaba🙏🏻 Dan Allah inka karanta kamin Comments ko sharhi kafin kawuce 🙏🏻 Mrs Usman ce ✍🏻 [2/16, 5:52 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Wannan page din gaba dayansa na sadaukar dashi ga 'yan group dina NIDAKE fan's, inajin dadin yanda kukemin sharhi kullum bakwa gajiya, i luv you All wallahi 💋💋💃🏻💃🏻💃🏻 47&48 Ummah tace"wallahi muma bamu jiba Najma, sai yanzu kawai muka ganshi da amaryar sa"😀 Ta qarasa maganar cikin daria "um to Allah ya basu zaman lafiya" ta kalli surayya tace"zomuje ciki amarya " Surayya tatashi cikin kunya tabita daki *** ***** *** Wata irin kunya ce ta kamashi, meyake shirin faruwa dashi ne akan qawar qanwarsa? Cikin kuskurin kunya yace" bari nakai muku kayan ciki " Cikin sauri tace" A a wallahi yaya Sultan Zan iya, nagode "tana fadar haka tadauki ledar tashige cikin gidan itama Gabanta na faduwa, meyasa taji wannan yanayin awajan yaya Sultan? Innalillah... Allah yasa de kada yayi mata wata fassarar ta daban 🙆🏻 Tana wannan tunanin tashige gida anan su ummah sukayi mata sannu dazuwa itama tashige cikin daki zata huta daga nan kuma Najma ta rakata gida *** ***** *** Ahannun sa yad'auketa Kamar jaririya, yabude kofa daga baya yayi hanyar swimming pool da ita Dagashi sai vest da wani guntun wando, yayinda itama yasaka mata wata 'yar qaramar riga wadda iyakarta cinyoyinta kanta Babu komai kawai daure gashin tayi da ribom, saida suka qarasa wajan sannan ya tsugunna yadora ta akan cinyarsa yazura qafafunsa cikin Ruwan Qanqameshi tayi tace"dan Allah karmu shiga, Allah tsoro nakeji" Lakace mata hanci yayi "matsoraciya kawai, tobaga niba, ai tare zamuyi wankan" Tace"um um, nikam banaso abinda mutum zaizo yasha ruwa " Daria yayi, ta kalleshi tace" mai Babban suna daria tanama kyau, but bakayi " Kallanta yayi" ko kinaso nadinga yiwa yanmata kinga saina samo miki Abokiyar zama" Tace "Dan Allah kadena wannan mafarkin" "Ok mafarki ma nake ko?" Tace "emana, ni kadai ce agidan mijina, babu wata fara bare baqar dakake mugun so" Yace"inye, d'an sake fada naji, " " mezan fadama? " " kalmar dakika fada ta mijinki, duk da baki fadamin ba gashi yanzu kishi yasa anbaiyana " Murmushi tayi taboye fuskarta aqirjinsa Kallanta yayi Cikeda tsananin so, yanda ta kwantar da kanta aqirjinsa Kamar Baby saiya birgeshi Ahankali yafada cikin Ruwan tana riqe ahannun sa Zabura tayi tasake rirriqeshi, yace" wai tsoron menene? Nida nakeso mudinga zuwa kullum muna hutawa awajan " Tace" um um, nide Allah ban yarda ba " Murmushi yayi yasa hannu yazare ribom din kanta, kasancewar suna cikin Ruwan nan take gashinta yajiqe, yadebi ruwa ya watsa mata afuskar ta, kukan shagwaba tafara tace" Allah saina rama " Kafin yace wani abu tadebi Ruwan itama ta zuba masa afuskar sa, haka suka dinga watse watsen ruwa, suna zuba daria Kallan jikinsa tayi taga dantsan hannunsa duk anyi masa wannan zanan tace" Dan Allah kadena wannan zanen " " meyasa? Ado nefa " " nikam banaso, nafiso na kalli fatar mijina haka " Yace" um Baby nah kenan, Baby me miji, kiyi hakuri insha Allah wataran Zan daina, amma inason sa sosai " " meyasa bazaka dena yanzu ba? " Yace" kawai nima hakan nakeji ajikina, Kamar bazan iyaba " " ai kuwa dolema zaka iya denawa tunda kai Babban mutum ne ba Kamar sauran mutane ba, ana ganin girman ka, ana ganin qimarka, bazai iyu kadinga abu irinna samari marasa jin magana ba" Shiru yayi yana nazarin kalaman ta, gaskiya tafada masa, but amma ai yana ganin hakan Kamar ba komai bane, ajiyar zuciya yasaki yace "Inasonki Baby nah" Taji dadin maganar sa, but taso ace ayanzun ya amince wa maganar ta cewa yadena yi d'in, ba ita kadai ba, Ummi ma zataji dadin hakan Amma sai tayi shiru bata sake yimasa magana ba, gudun kada ta takura masa, gara abi komai asannu Hannu tasa tad'anja masa gashin dake kwance aqirjinsa, Wanda ya kwanta sosaai saboda Ruwan daaya jiqashi Ahankali yasaki yar qaramar qara yace"Aucch!!, Baby Allah saina rama nima "yafadi hakan yana kawo hannunsa zuwa qirjinta Daria tasa tafara kokarin saka hannunta awajan, amma yahanata damar hakan, ya tsaida ta acikin Ruwan tareda manneta da jikinsa, bai sake taba yariqe ta ajikin nasa, hakan ne yafara haaifar musu da wani yanayi, 'yar qaramar rigarta ya janye kadan, abubuwa suka bai yana, sannan yahade bakinsu waje daya *** **** *** Najma ta kalli Nasrin tace"Nas kinyi shiru, kokuma duk gajiyar hanyar cene? " Ajiyar zuciya tasaki, har yanzu idan tatuna abinda yafaru tsakaninta da Sultan takan tsinci kanta cikin wani hali,tarasa meyasa Abin ya kasa barin qwaqwalwar ta ajiyar zuciya tasauke tace" gajiya ce kawai Najma, tashi ki rakani gida please " " gida, haba kibari da yamma basai mutafi ba, kinga nima saina dawo wajan magrib, " Tace" to Najma Babu damuwa, kinga Beauty har yanzu ko waya🤣" " Hmm ki qyale yarinyar nan tana can tana soyaiya tama Manta damu, ai sai nayi mata tas wallahi 🤣 Murmushi Nas tayi, anan sukaci gaba da firar duniya, har yamma tayi sannan suka shirya suka futo *** ***** *** Suna kwance afalo akan kujera, tana kwance akansa yayinda yake wasa da gashin kanta, yace"Baby nah tashi Muje nayi miki wanka, yamma tayi " Murmushi tayi," yanzu saikace wata Baby ace wankan ma sai anmin, nika Barshi zanyi da kaina " Yace" to tashi Muje kiyiwa mijinki " Shiru tayi, tana boye kanta a qirjinsa yace"yakamata ki hada mana kayanmu fa mutafi cirani" 🤣 Daria tasaki tace"ai kaine kafara, saika dinga saka Nuhu aiki, bayan shi baisan komai ba" Yace "to kinga laifi na? Mutum Mai mace Kamar wannan tana cewa da wani ta aura" 🤔 Murmushi tayi tace"abinci fa, banyi ba, kuma gashi dare nayi " " kibarshi kawai zanyi waya sai akawo abinda kikeso " Tace" A a, zan iyafa, kabari naje nayi " Riqeta yayi yace" um um Baby, nabaki wahala dayawa yakamata kema ki huta, kada kiyi aiki ki gaji nazo anjima kice baki san zanceba "yaqarasa maganar cikin sigar wasa Murmushi tayi masa kawai tace" bari nakira su Najma, karsuce namanta dasu" Yace"to ai wayarki tana daki Tun jiya, amma kikirasu da wannan " Yabata wayarsa, ta karba takira Najma suka gaisa harda su ummah, ganin number data kirata dashi yasa tasan cewa suna tare da mk shiyasa batayi mata tsiya ba Number Nasrin takira, Nasrin tana dauka tace" Hello yaya Sultan " Mamaki yakama Nawal tace" Nas yaya Sultan kuma? Beautynki cefa " Dafe kai Nasrin tayi🤦🏻‍♀tace" wayyo Beauty kiyi hakuri, wallahi Najma ce tabawa yaya Sultan number ta, to muna waya dashi yanzu sai kiran ya katse, kuma sai naki kiran yashigo to nayi tunanin shine, shiyasa na kirashi kai tsaye " Nawal tace" to Nas kode da yaya Sultan din za'ayi ne? " " kinji da wata magana beauty daga waya? " Itama tace" to ai dama daga wayar ake farawa daga nan kuma sai maganar saka rana "🤣 Tace" to injuninki sonjin gulma, ba abinda kike tunanin bane, nikam sai anjima "tafadi haka tareda kashe wayar Nawal tayi Murmushi afili tace" Nas kenan, Allah ya tabbatar miki da alkhaairi qawata Mai bani shawara"🤣 Kallanta yayi yace"mekike nufi? " Tace" wai tana waya da yaya Sultan ne, yayana Wanda yazo kwanaki, shine take fadamin " Yace" Sultan kuma? Amma yarimah fa? " Tace" yarimah Kamar ya? Yana sonta ne?" Yace" no a wannan yanayin sai anfuto fili ance wance ina sonki? Nakega koda alama mutum ya nuna ma zaka iya ganewa, amma gaskiya ina tunanin yarimah yana son yarinyar nan, duk da bamuyi maganar dashi ba" Tace "to amma meyasa bazai fada mata ba? Kana nufin yanzu yaya nane zai hakura kenan🤔 Yace "no, dukansu ai abu guda ne awajan mu, Abokina dakuma yayanah, kawai saita Zabi Wanda yamata acikinsu, Sultan ko yarimah, kinga ita tahada Sarki da d'an sarki 🤣" Tace "um saita hakura dasu gaba dayansu nabata yaya Salisu" "waye yaya Salisu?" Tace "shine Babban yayanmu, har yanzu bakasan yan gidanmu ba" Yace "wai kina nufin yayunki biyu kenan maza?" Tace"emana, Yaya Sultan yana canji a lagos shikuma yaya Salisu yana zaune a shago akasuwa " Jinjina kansa yayi yace" to amma sunyi karatu ne? Meyasa basa aik? "kowa yayi karatu mana, aikin ne basu samu ba, inason yaayuna sosai, suma suna sona, kokadan basason bacin raina" Yace "tofa yanmata nah, Allah yabarku tare" Tace "amin Baisake yimata magana ba yadauketa sukayi ciki daki, kai tsaye toilet yakai ta suka fara wanka, amma har suka gama taqi yarda ta kalleshi, sai janta yake da magana danta kalleshi amma firr taqi yarda Bayan sun futo sun shirya, yace zaije yadawo, tayi masa fatan dawowa lafiya, sannan tayi kitchen, zobo tahada masa Mai dadi, takoma daaki tadauko rubutun da Malam yayi mata ta zuba musu aciki, sannan tasaka a fridge Daki takoma tadauki wayarta takunna takira Najma, tace"najma dazu ina tareda mk ne, daan Allah kuyi hakuri, wallahi banyi zaton hakaba, naso nazo to ina bacci kuka taho shikuma Yaqi tashin a Najma tace "um um Baby, aimu mukaga duniya🤣daga cewa kije bada hakuri shikkenan mukaji shiru, to yanzu ina angon yake?" Tace"wallahi yafita " Najma tace"to ki gaishe shi, saida safe" Daga nan sukai sallama *** ***** *** Yana barin gidan ya kira yasir awaya bayan sun gaisa yace"yas Dan Allah idan kaje gidansu Baby nah akan aikin da ake musu, Pls akwai yayunta maza guda biyu da muka magana akan su dazu, inaso katuromin duka takardunsu ta Email dina, kokuma kabasu Email din su turomin gaba daya" Yace "to Abokina insha Allah za'a turo, ga gaida Ummi" Daga nan sukai sallama, yasake kiran yarimah, a lokacin yazo gidan Ummi, kafin yafuto daga motar yafara magana dashi Daga dayan bangaren yarimah yace "mk yau kaida kanka kake kira?" "wallahi kuwa, yauwa Nas ya mgnr wannan yarinyar ne kuna waya kuwa?" "wacce yarinya?" Mk yace"ina nufin qawar Baby nah "🤣 " Ok wai Nas kake nufi? Bama waya, mk yarinyar tana birgeni but naga Kamar zatai rashin ji ne" 🙊 "Ok toba damuwa, bye" Cikin sauri yarimah yace "wait mk mekake nufi? Meyasa kake tambaya ta?" "no Babu komai,kawai tambaya nayi" Yace "to shknn kawai ina ganin zanyiwa Mai martaba magana idan naje gida, saiya tura mutane a nemamin auren ta" (da kace kai miskili ne🤔) Mk yace"duk yanda kayi " Shima Nas din yace" Ok ka gaida amarya "batare dayace komai ba ya kashe wayar, yana ganin wannan itace hanya mafi sauqi dazai hada yarimah da Nasrin, idan yaso ita kuma acikinsu saita Zabi Wanda yamata kawai Futowa yayi daga cikon motar yashige cikin gidan Ummi taana zaune sai ganinsa tayi, suna hada ido ya sunkuyarda kansa qasa, yaje Gabanta Yazauna aqasa kafet yace "Ummi ina wuni" "lafiya Baffah, ina Nawal" "tana lafiya Ummi, tana gida, batasan zanzo nan bama" Tace"ok to alhmdlh, haka akeso " Addu'ah yafara cikin ransa Allah yasa kada tayi masa maganar qin zuwansu Kuma sai akai dace ba tace dashi komai ba Shine ya katse shirunsu da cewa" Ummi inaso muwuce Dubai this week idan kin amince" Tace"haba Baffah, kai da matarka tayaya zan hanaku tafiya,? Kawai de abu daya nake jira awajan ka har yanzu, Kaai kuma naga alamar bakada niyya akansa" Yace"Ummi mekike so?" Tace" takardar Danace kabawa Nawal kwanaki kace bazaka iyaba saide ta addmission🤣🤣, shine har yanzu naji shiru Babu takardar addmission Babu labarin ta " Murmushi yayi yace" Ummi daso nake anema mata makaranta mai kyau a Dubai saita fara karatun ta idan munje yanxu, nima inci gaba da ayyukana, amma yaya kika gani? " Farin ciki yakamata, tace " Alhamdulillah, kayi tunani Mai kyau Baffah nah, ilimi shine hasken rayuwa, sannan zaka shiga da matarka duk Inda kakeso, gaskya naji dadi, Allah yayi muku albarka" Yace"amin Ummi " Anan Yazauna suna fira jefi jefi tace yasamu sutafi adamawa gaba dayansu suga Nawal din itama ta gansu kafin su tafi Dubai, yace insha Allah zai shirya musu tafiyar gaba dayansu Sai dare yabar gidan Ummi, ya yi musu take away yanufi gida *** ***** *** Tana zaune tana kallo ita kadai yashigo, tashi tayi ta karbi kayan hannunsa, yayinda yaja ta jikinsa yayi rungumeta yace"haka ake tarbar maigida " Tayi Murmushi kawai, shida kansa yahada musu Abincin, taje tadauko zobon data hada musu, bayan sun gama cin Abincin ta zuba musu suka sha gaba dayansu, tana kallansa har wani lumshe ido yake🤣🤣itade fatanta daya Allah ubangiji yaqara shirya mata mijinta, yakuma shirye su baki daya Bayan sun gama kowa yayi wanka, ya rungumeta suka kwanta, babu abinda yamata, taji dadin hakan sosai, yayinda anasa bangaren baiso hakanba, kawai de baisan takura wa Babynsa ne Washe gari da kansa yayi abinda yakamata ya shirya musu tafiya Adamawa shida ita dakuma Ummi Jirgi sukabi, aikuwa nan da nan sukaje, anzaga da ita dangi taga kowa, shi kansa yaji dadin zuwa saboda yadade rabonsa da garin, manyan kayan daya saka da taimakon matarsa 🤣sai suka qara masa kwarjini dama gashi da abinsa Kowa yaji dadin yanda ya ganshi musanman iyayen sa maza Washe gari suka dawo Abuja, Nawal taso taje gida amma haka yahanata yace duk lokacin datake son zuwa gida kofa abude take sai tazo ta gansu takoma amma banda yanzu Babu yanda ta iya haka ta hakura,daga nan sukai shirin tafiya Dubai, Inda yad'auki matarsa suka lula, saide fatan Allah ya saukesu lafiya ('yan whtspp abin kuma harda sibaran na baiye🤔,? Please 🙏🏻masu daukomin littafi sumin posting a whatsapp ni bana posting sai dare, only facebook ne kawai nake musu posting da safe saboda nasamu damar ganin Comment din mutane naji ra'ayin su sannan nayi reply, bazai iyu nayi posting lokaci daya sannan na yiwa masumin sharhi reply ba, thts why nake rabawa, amma wasu suna daukomin sumin posting kuma mutum yamin sharhi ko Comment nagani nayi shiru bazaiji dadiba tunda nina nemi amin sharhin, da niyya nake hakan wasu atura musu da safe wasu da daddare, amma posting din jiya ma can naganoshi yana yawo a groups din mutane 🤔, Ban hana kowa turawaba but sai dare nake posting a whatsapp, Allah yasa kun fahimceni 🙏🏻🙏🏻 Amnah El Yaqoub ✍🏻 [2/17, 8:36 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to ❤ALKAWARI HAUSA NOVEL✊🏻kuyi yanda kukeso dashi wannan page din nakune 'yan Amana😘😘😘💃🏻 49&50 Saukarsu gidansa anan Nawal taga duniya iri-iri, hannun ta nacikin nasa amma kawai binsa take hankalinta yana wajan kalle-kalle Har suka shigo falon bai saki hannun taba,anan taga duniya, saitaga gidansu na Nigeria ma aiba gida bane akan wannan Kan kujera yafada yana fadin"wash, Baby nagaji wallahi, please yakamata ayimin ko massage ne nasamu " Kallansa tayi tace" mai Babban suna, Muje mufara sallah de kaci abinci sannan wanka " " Dan Allah Baby pls stp tellng me dis name, kawai nide kisake min wani " " yanzu duk muhammadu ai Mai Babban sunane, menene laifin sunan? 🤣 Sannan ko acikin wayata muhammadu kasamin saboda baka sona, "ta qarasa maganar tana juya masa baya alamun fishi Saida yadafe 🤦🏻‍♂sannan yasa hannu yajuyo da ita tana facing dinsa," Baby menene kuma abin fishi anan? Nine nace miki bana sonki?sannan saboda wa nayi hakan? Idan zakimin adalci saboda ke nayi, duk a dalilin kine hakan tafaru, Baby na NI DAKE dole ne muyiwa junanmu uzuri tunda kowa saboda dan'uwansa yayi hakan" Baki ta turo gaba taqiyin magana yakama kunnansa da hannunsa biyu yace"sorry, nayi laifi kuma ina qara neman tuba a gareki, amma pls a sauyamin sunan nan, kinji? Ya qarasa maganar cikin kallan qwayar idonta Tadaga masa kai Tashi yayi tsaye yameqa mata hannu yace"oya tashi Muje namiki wanka muyi sallah " Babu musu tabashi hannunta, yaja ta zuwa wani dakin daban, Wanda ba nasaba yace" toga dakinki, idan akwai abinda bai yi miki ba sai kiyi oder akawo miki " Kafin tayi magana yafara cire mata kaya yace" wanka " Batayi masa musu ba itama ta tayashi yagama cire mata kayan, ta daura wani Dan qaramin towel, kallanta yake kawai yana hadiyar yawu, ita kanta ta lura da yanda yazuba mata ido tasan abuqace yake da ita, amma saita share shi tashige cikin toilet din Tana shiga toilet din yasaki ajiyar zuciya tareda fadawa kan gadon, cikin ransa yana cewa yarinyar nan zata kasheni *** ***** *** Tana kwance adaki wayarta tayi qara, number ta duba taga Kamar number da yasir ya kirata rannan a Abuja Dauka tayi tareda sallama Yace"yanmata adon gari idan baku bagari " Tanajin muryar tagane cewa shine" ina yini " Yace" lafiya kalau, ya kike yaya samari " " suna nan kalau suna gaisheku " Dasauri yace" haba? " Mamaki ne yakamata, tace" da gaske nake" Ajiyar zuciya yasauke yace "Najma inaso zamuyi magana dake,amma bansaniba ko kinada lokaci" Jin yanda yayi magana cikin nutsuwa Babu alamar wasa yasa tafahimci cewa lalle maganar me muhinmanci ce tace "to inajin ka yanzu ma inada lokaci" Yace "Najma wallahi Tun lokacin dana fara ganinki kika kware min 🤣 Alokacin nakasa dauke idona akanki, kuma Tun daga lokacin kike kwance acikin zuciyata, bansaniba ko zaki amince da buqatata" Jikinta ne yayi sanyi, kunyar sa duk saita kamata, takasa bashi amsa, dayaji shirun yafara yawa yace"najma ko akwai damuwa ne? " Tace" A a, saide bana tunanin za'amin aure agida yanzu, saboda makaranta ma Zan tafi, Baby ma da kaga anyi mata aure yanzu akwai dalilin dayasa, amma banda wannan abban mu bazai mata aure ba " Yace" naji bayaninki, amma aure baya hana karatu, ni kaina Zan iya nema miki makaranta, fatana kawai kibani dama nashiga cikin jerin manema auren ki" Tace"bazan iya baka amsa kai tsaye ba, saide na baka dama kasamu Abba nah kuyi magana, duk abinda yayanke akaina shikkenan " Dadi yaji acikin ransa, cikin murna yace" yawwa nagode, yanzu de hakan ya nuna ana sona" Cikin wasa tace"tabdi waye zai soka bayan duk kun tsufa, kundade agida Babu aure " Daria ce ta kamashi yace" yarinya tsada muke shiyasa, " Tace" baabu wani tsada arahace tamuku yawa "tana fadar haka takashe wayar, shima anasa bangaren ya zubawa wayar ido yanaji aransa Kamar yasauke wani nauyi dake kansa *** ***** *** Tunda yazo wajan take ta kallansa, taga gayen yahadu sosai, amma kuma tayaya zata iya masa magana? Gashi da alama baya shiga harkar daba tasaba, domin kuwa tunda yazo kamfanin bataga yayiwa kowa magana ba, ta kalli dressing din jikinsa duk da kayan bamasu tsada bane wankan yamasa kyau, gashi fari kyakykyawan gaske Daga kanta tayi sama tana tunanin hanyar dazatabi ya yi mata magana da kansa batare data zubar da ajinta wajan yimasa maganaba Ahankali tatashi daga Inda take tawuce ta gabansa taga baima kalleta ba🤣 Tasake dawowa tawuce taga ya maida hankalinsa kan wayar dake hannunsa 🤣🤣 Haushi yafara kamata, ta kalli mutanan wajan taga kowa harkar sa yake baabu ma Wanda yasan ta nayi Dan haka tafara tafiya Ahankali saida tazo daidai kujerar dayake zaune tadafe kanta tareda runtse idonta🤦🏻‍♀tace"wayyo Allah na kaina saita fara tafiya luuuu zata fad'i da niyya ita ala dole jiri ne yadebeta 🤣 Dago kansa yayi Dasauri yaga mace tana kokarin fado masa aka 🙊 Dasauri yaamatsa aikuwa sai gata tafadi agefen kujerar dayake zaune 🤣 Yace"subhanallah, baiwar Allah lafiyarki kuwa? " Yamutsa fuska tayi tace" kaina, kaina ne yake min ciwo sosai, ko zaka taimaka min da ruwa? " Dasauri yace" to "yaje ya nemo ruwa yakawo mata tasha, tace" nagode bawan Allah, " Yace" Sannu, zaki iya tafiya ne? " Kallansa tayi wai zata iya tafiya, kamar idan bazata iya dinba daukar ta zaiyi 🤣🤣mutumin da tataho zata fadi ma yaamatsa tafadi awajan 🤣 Tace" Zan iya tafiya, nagode sosai " Yace" Babu damuwa " Tashi tayi zata tafi taga de idan tatafin nan shikkenan fa ba lalle tasake ganinsa ba Dan haka tace" Amma bawan Allah yaya sunan ka pls? " Yace" Sunana Sultan Muhammad lawan " Murmushi tayi tace" suna Mai dadi, ni sunana Sahla, daga gombe nake, amma ina aiki anan kamfanin, sannan ina zaune agidan yayanah dayake aiki shima anan, nice yar gidan sarkin gombe ta qarshe " Cikin mamaki yace" kice gimbiya ce " Taji dadin yanda ya kula ta, tace" hakane, amma mekazoyi naan? " Yace" akwai wani mk shine yaturoni ayimin Interview " Fara'ah tayi tace" laaa yaya Muhammad kenan, nasan shi ai, abokin yaya nane " Yace" Allah sarki " Tace" Dan Allah kasamin number ka, saimu dinga gaisawa wani lokacin " Mamaki yakama Sultan daga haduwa sai karbar number 🤔, amma saboda karya hanata taji Babu dadi kawai saiya bata, anan tayi masa godia tareda tafiya *** ***** *** Abinci suka gamaci, ya kalleta yace"Baby nah, nagaji Muje mu kwanta " Kallan idonsa tayi, lokaci daya tahango tsantsar fitina aciki Tace" Amma inajin dadin kallon nan " Yace" Baby, Baby rigima, Pls tashi mutafi kin riga da kinsan abinda nake so " Kafin tayi magana wayarsa tayi qara, sunan yarimah Nas ne yabaiyana, yadauka daga can bangaren yarimah yace" MK pls turomin number qawar Babynka " Yace" Ok Nasrin kenan?" Yarimah yace" eh " Kashe wayar yayi, yazari wayar Nawal yadauki number sannan yatura masa Kallansa tayi tace" number Nas zaka bashi?? " Yace" emana, may be zasu gaisa ne " Tace" amma fa kasan yaya Sultan yaana sonta, meyasa kakeson hadasu ne? " " Baby yarimah yanason yarinyar nan, sannan yayanki yana sonta, da yarimah da Sultan duk abu dayane, dukanmu Kamar yan'uwa ne, kibarshi ya kirata shima Sultan din ya kirata saita Zabi Wanda takeso, " " nide nafiso ta auri yayana, kodan zumuncinmu, amma naga take takenka sokake kawai kahada ta da yarimah" Ta qarasa maganar tana turo baki gaba Murmushi yayi yace "Baby naga kina son Nasrin dayawa, sannan ita qawarki ce, yarimah Abokina ne, sainaga Kamar idan ta aure shi zakufi yin zmuncin sosai idan kuna zaune gari daya, sannan naga alama yasir yanason Najma, to menene abin damuwa anan?" Tace"to ai ko yaya Sultan dinma ta aura zamuyi zumuncin," Yace"hakane, amma inaso kimin alfarma guda daya, itace kisa aranki cewa da yarimah da Sultan Dani da yasir duk abu dayane, gaba dyanmu yanzu munzama yan'uwa, sannan kisa aranki duk wanda ta aura acikinsu Babu damuwa" Tace"shikkenan " Ya kalleta yace" to Baby pls, aji Dani " Tace" nikam kallo zanyi " Wayo yayi mata yace" kai kai aikuwa akwai abinda nakeso na nuna miki adaki " Cikin sauri tace" haba Dan Allah? " Nan da nan yaga tahau 🤣🤣yakuma tabbatar lalle Baby yarinya ce Cikin Wayo yace" eh da gaske nake" Miqewa tayi takama hannunsa tace"tashi Muje " Dadi yakama shi yace to, sannan sukai cikin daki Suna zuwa ya kashe wutar dakin yazare ta yayi kan gado da ita, shagwaba tafara tana cewa" Allah nidai um um pls ka saukeni " Wasanni yafara aika mata, nan da nan jikinta yamutu tayi luf tana karbar saqon, ganin yanayi mata abubuwa tayi shiru ta daina musu yasa yadora bakinsa akunnenta yayi mata rada cewa" kinajin dadin? " Cikin kunya ta daga masa kanta, yace" to duk abinda nayi miki kema kimin kinji? Ya qarasa maganar yana kissing wuyanta, wannan karon kam bata iya bashi amsa ba Daga nan abubuwa sukaci gaba da wakana, ta gurzu sosai awajan sa, harta godewa Allah, bayan yasamu nutsuwa Yakalleta yace "Baby na Allah yayi miki albarka, koda yaushe dadi kike qarawa, Pls menene sirrin?" Cikin kunya ta boye fuskarta ajikinsa takasa magana, yace "yanzu ma kinji zafin?" Ahankali tace" ba sosai ba" Yace "Ahankali zaki dainaji gaba daya kinji?" Ta daga masa kai, hannun ta yana yawo acikin sumar kansa Mai laushi *** ***** *** Wajan sha biyu da rabi na dare, tana kwance tana chat da yan group dinsu na makaranta, taga Sabuwar number na kiranta, mamaki ya kamata, itade tasan cewa Babu Wanda yake kiranta a irin wannan lokacin Dauka tayi tace "hello" Kai tsaye Babu bata lokaci yace "kina tareda yarimah Nasir" Gabanta ne yafadi sarai taganeshi amma saitace"waye hakan? "🤣 Ajiyar zuciya yasauke yace" nasan kin ganeni, ba maganar wasace tasa nakiraki ba, inaso in fita haqqinki ne insanar dake cewa zan turo iyayena gidanku,sabosa a nemamin aurenki " Mamaki ne yakamata tace "iko" Shima yace "sai d'an iko" Tace"to ban amince ba, saboda akwai Wanda nake tare dashi" Yace "kinsan cewa Zan iya nemanki, why zaki bawa wani dama harki saurare shi? Saiki bashi hakuri" Cikin ranta tace yau naga karfin hali, nasan cewa zai iya nemana, Wato saboda ina hasashe sai iya nemana sainaqi kula wani Afili tace "bazan iya bashi hakuri ba, saboda ina sonsa" Kai tsaye yace"nima ina sonki, ba kuma zan iya hakura ba, kinga inada aikin yanzu, dama nafada miki abinda yasa nakirakin, saboda nafita haqqinki ne, sai anjima " Cikin sauri tace" Karka turomin kowa gidanmu, saboda bana ra'ayinka, kuma naga ai ba dole ko? " Kansa yadafe 🤦🏻‍♂yace" meyasa kika cika rigima ne Nas ?kinga bandamu da kisoni ko Karki soni ba, soyaiyar danake miki ta wadatar, sai sunzo " Yana fada mata haka qit ya kashe wayar, tazubawa wayar hannunta ido 🤔 Sharhi Dan Allah 🙏🏻 Manage today is monday Mrs Usman ce ✍🏻 [2/18, 7:00 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Younique jhermerl, kayi yanda kaso dashi bro, ina godia sosai 🙏🏻 51&52 Ajiyar zuciya tasaki tace"tokode jiyake nima baiwar sa ce? 🤣 Kaine kake sona kake nema a wajena amma kaine zakamin iko da isa? To karka fasa turowa, kaga yanda nima Zan murda nawa kanbun ikon 😒 Datar ta rufe tadena chatting dinma gaba daya, gaba daya mutumin nan yagama dagula mata lissafi, yama raina mata hankali wallahi Da wannan tunanin tayi bacci *** ***** *** Da sassafe wajan karfe shida yafara tashin ta daga bacci, bata dade da kwantawa ba bayan tayi sallar asuba danhaka baccin dadi yake mata yace"Baby! Baby!! tashi" Cikin baccin ta taji kiran aranta tace yau nashiga uku yau kuma ina zai kaini? 🤣 Yasake cewa "Baby nah tashi mana" Idonta me cike da bacci ta bude ta kalleshi dagashi sai kayan motsa jiki Shima yazuba mata ido yana Kallanta,yace "Dan Allah kidena kallo na haka🤣saikisa nakasa fita wallahi" Tace "ina zaka?" "ina zamuje dai, tashi zakiyi mufita motsa jiki" 🤣😳 Tace "motsa jiki kuma? Na menene motsa jikin? 😳A a wallahi Allah ni bacci nakeji jeka" ta qarasa maganar tana narkewa "Baby nide Dan Allah ki tashi mutafi, Baby kinamin wannan shagwabar tayaya zanji qarfin jikina, pls tashi, dake Zan dinga tafiya kullum" Tace "inane wajan"? Yace"cikin gidan nanne, tashi ki cire wannan kayan mutafi "🤣 Cikin damuwa tatashi, Allah nagani baccin be ishetaba 🤣 Vest tasaka tareda dogon wando Yaje gaban mirrow yadauko mata ribom yakama gashin kanta ya daure 🤣sannan yace" Muje " Futowa harabar gidan sukai sannan yajata baya suka fara gudu, Tun tanayi da Dan guzarinta har qarfi yaqare tazube awajan tana maida numfashi 🤣🤣 Yadawo ya tsugunna agabanta yace" Sannu, 🤣kin gaji ko? " Cikin haki tace" wallahi nagaji, wannan idan ciki ne da mutum ai saiya zube 🤣🤣 Daria maganar ta ta bashi yace" to yanzu ba cikinne dakeba, tashi muci gaba " Kuka tafara yimasa marar hawaye tace" Allah nikam nagaji, Dan Allah ka daina tashina" "to shikkenan ya isa yi shiru, tashi mutafi" Kallansa tayi tace "kai dinfa?" "nima na hakura, tashi Muje muyi wanka akwai Inda zamuje" Hannunta ta meqa masa yakama yadago ta sannan suka yi cikin falo hannun su sarqe dana juna *** ***** *** Kallansa yayi Cikeda kunya, sai Saukar dakai qasa yake 🤣yace"To Abba Alhamdulillah aiki ya kammala, saide in akwai wani abun dabai muku ba saiku sanar azo asake wani " Abba yayi Murmushi" haba yasir, komai yayi wallahi, bamuda bakin dazamu gode muku, saide muce Allah yasaka kawai " Yace" to Abba, babu damuwa muma mun gode 🤣" Mamaki yakama Abba, shide asaninsa yasan cewa da idan yasir yazo duba aikin gidan nan Alhaji yake cewa 🤔to yanzu kuma yaji wani sabon suna daya samu, kome hakan yake nufi? Watsar da tunanin komai yayi acikin ransa, yace" idan kunyi waya da Muhammad din kasake yimasa godia kafin muma muzo har gida muyi musu godia " Yasir yace" to insha Allah za'a fada masa " Abba yafara tafiya zai shiga gida yana cewa eh, yauwaa mungode sosai, har yadanyi nisa yajuyo yaga yasir a tsaye awajan 🤣 Cikin ransa yace to kode yasir akwai wani abu ne?" 🤣yadawo baya yace "yasir yanaga ka tsaya ne, ko akwai wani abu?" Sosa qeyarsa yayi yace"abba dama inaso zamuyi magana ne " Abba yace" ikon Allah, haba yasir Kamar wani Baqo, ai anzama daya, inaa jinka meke tafe dakai? " " Am Abba dama ina so ne ayimin lamuni 🤣nafara zuwa mugaisa da Najma " Daria takama Abba yace" to, to, masha Allah, abu yayi kyau, kuma haqiqa kayi tunani Mai kyau daka fara tuntubar gida da maganar, dama bata tsaida kowa ba, Dan haka zaka iya zuwa duk lokacin datake gida idaan Babu makaranta, saboda yanzu zata fara zuwa makaranta, sannan idan kagama shirya wa mu awajan mu Babu matsala zaka iya turo iyayen ka " Wannan karon yasir kasa kallan Abba yayi, Cikeda kunya yace" to Abba nagode, Allah yaqara girma, " Abba yace" amin amin " Daga nan sukai sallama, yana ganin shigar Abba gida shima yafada cikin Mota, yadauki wayarsa yaturawa Najma text, " ina tayaki murnar samun zankadeden saurayi yarinya " Alokacin da saqon yashigo wayarta Murmushi tayi ta tura masa da amsa cewa" Mutum de yana murna yasamu 'yar fara zata taimaka ta soshi " Shima yaana ganin shigowar nata text din yayi Murmushi, yatada Mota yabar kofar gidan *** ***** *** Bayan tagama shirya wa tsaf ta kwashe kayanta na amfani daga dakin tayi dakin mk dasu Alokacin yafuto daga wanka yana shirya wa sai ganinta yayi tana shigowa da kaya Yace"yawwa gara da Allah yakawo ki, daukomin kayan dazan saka " Ajiye nata kayan tayi, tafara duba masa kayaiyakin, taga duk irin shegun kayan nan nasane Tajuyo tace masa " irin wannan ne, wanne Zan kawo ma? " Kallan kayan yayi, ya kalli fuskarta yaga tawani sha kunu irin bataso dinnan Sai yayi Murmushi yace" kidauko min wasu, tunda ai naga bakya son wadannan din " Tace" A a idan sudin kakesan sakawa nakawo ma" Cikin kalar tausayi yace "A a nina isa nasaka kayan da Gimbiya Nawal bataso? Inzo ince inason wani abu nima acemin ba'aso?" Murmushi tayi tayi masa hararar wasa sannan tadauko masa wasu kayan ta ajiye masa, ita kuma tafara shirya nata kayan Yace "ajiyesu zakiyi anan ne?" "A a nan dakin nadawo gaba daya" Yayi Murmushi yace"kema dakin ya yankeki kenan "😉 " ba dakin ne ya yankeni ba, nime dakin ne ya yankeni " Yace" Kamar gaske, matar da ana tabata zata fara kuka " Ajiye kayan tayi tadawo wajansa tace" yakamata ka shirya fa, na baka kaya amma kaqi sakawa kana Jan magana " " ke nake jira kizo ki shirya ni ai, inba hakaba kijini awajan baqa " Kayan ta dauka tace" meyayi zafi, tashi nasaka ma " Miqewa yayi tafara saka masa kayan, janbakin data saka ya kallah ya girgiza kansa yace" bazakai fita da wannan abun ba, yayi saurin saka bakinsa akan lips dinta yanasha Batayi masa musu ba, saima taimaka masa datayi wajan maida masa martani Lokaci daya tsayuwa ta gagaresu, suka fada kan gadon Daqyar tazare bakinta cikin nasa tace "kagani ko" Yace "kode mufasa fitar ne"? 🙊 Tace "A a Muje, tunda muka zo banga ko'inaba" Cikin rad'a yace "pls Baby" Tace"kabari mudawo" "kinyi alqawari?" Tace "nayi" "kindeyi alqawari" 🤣 Tace"me Babban suna nayi "🤣 Daga nan yatashi aka gama shirin, sannan suka fita yawo, waje waje sukaje yadinga nuna mata, tana manne ajikinsa, wajan daya birgeta su tsaya suyi photo Kowa ya gansu saisun birgeshi ('yar'uwa Karki yarda ki raba daki keda mijinki, koda ace kinada kaya dayawa kwaso wasu kidawo nasa dakin, koda fada kukai tunda kuna daki daya hakan zaisa dolen dole mijinki yamiki magana idan yanemi wani abun yarasa, amma kika bari kowa yana nasa dakin Hmm i pity you sister 🤔wallahi saide kiji tashin motar sa wataran🤣🤣) *** ***** *** Tun bayan wayar dasukai da ita yarasa sukuni, karfa yaje da gaske take bata son nasa 🤔 Toda yaya zaiyi kenan? Kai yasan ma wasa take kawai Dan yaji haushi ne yasa tafadi haka, meyasa ita bata sonsa bayan yanmata dayawa suna sonsa? Sannan meyasa yake gani a idonta cewa shidin baya birgeta? Yanzu yaya zaiyi? Kada yaje yasamu Mai martaba da magana aje gidansu tafuto fili tace bata sonsa 🤔daga nan kuma shknn mutuncinsa zai ragu a idon mutanan masarautar su, ace yatura mutane a Inda yasan cewa ba'ayi dasu Gara yaje ya nemeta suyi magana gaba da gaba, yasan a hakibar dayake ciki, duk da zuciyarsa tana zargin cewa Nasrin batada Wanda takeso, kawai tafada ne Dan haka cikin sauri ya kira mk yayi masa bayanin halin da ake ciki, sannan shima yaqara bashi hakuri tareda fatan alkhaairi Number yasir ya nema ya kirashi, yace ya temaka yaturo ya bincika masa adress din gidansu Nasrin yaturo masa Shikuwa yasir gidan bincike 🤣nan da nan yasamu daga wajan Najma yatura masa komai🤣🤣 *** ***** *** Kamar wani Wanda take da tabbacin zai sota tanarke masa tana magana tanata shagwaba, tace"kuma yanzu idan katafi yaushe zaka dawo kafara aiki? " Saida yadan daga kafada sannan yace" eto may be this week insha Allah " Tace" ka tabbatar zaka dawo? " Kallanta yanayin datayi masa maganar yayi, yarasa meyake damun yarinyar nan tunda yazo company take ta shige masa Allah yasa de ba abinda yake tunani bane Ajiyar zuciya yasaki yace" insha Allah Zan dawo " Tace" to shknn, sai munyi waya, zan kiraka idan kaje, sannan kacewa su mamanku wata qawarka tana gaisheta " Yace" gimbiya de, gimbiya aita wuce qawata, saide nace gimbiya Sahla tana gaisheta " Murmushi tayi tace" kaga ni Babu wata gimbiya, ka daukeni Kamar kowa " Yace" to shknn, sai wani lokacin " Itama tace" toba damuwa saina kira " Daga nan takoma cikin Company shikuma yafuto *** ***** *** Tunda yasako hancin motar sa layin gidan da aka tabbatar masa da cewa shine nasu Nasrin yake hango wata yarinya a tsaye da wani a kofar gida gabansa yayanke yafadi Ahankali yake tuqa motar har yaqaraso kusa dasu, shikam yana ganin su amma su basa ganinsa kasancewar glass din motar me duhu ne Magana yafara yi shi kadai, tabbas wannan yarinyar itace a tsaye da wani, kenan da gaske take da tace akwai wanda takeso, tayaya ma zata kulani bayan tana sauraron wannan gayen? 🤔Babu abinda Zan fada masa, dole ma nasan yanda zanyi nashawo kan yarinyar nan taqarfi da yaji Dan inba hakaba saide naga ankawo min IV nabikinsu 🤣🤣 Handle din motar yakama zai futo saikuma yafasa, yajirasu suka gama firarsu da yaya Sultan, har sukai sallama akan idonsa Sultan yazo ya wuce tagaban motar amma baima kalli motar ba F Shikuwa yarimah yana wucewar Sultan yayi sauri yabude motar yafuto yadoru a bayanta Dab da zata shiga ya cinmata sai ganin mutum tayi agabanta🤣 Yaune karo na farko data taba ganinsa cikin kaki na soja Matsawa tayi zata wuce cikin gida yasake shan Gabanta tareda kama hannunta yariqe, Baice da ita komai ba yazuba gwiwoyinsa biyu aqasa yace "please Nas Dan Allah ki daure ki aure ni" (tab ! yau maza sun ragargazo 🤣🙊) Abinnan na kullum de 😉ai kun gane Amnah ✍🏻 [2/21, 10:51 AM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 53&54 Hannun ta taqwace tace"kasakarmin hannu na, nadade da fadama gaskiya " Hannunta yasaki yayi shiru, sannan yamiqe tsaye ya kad'e jikinsa 🤣Yakalleta yace" waike me kike dauki kanki ne? 😳🙊 Kinsan waye ni? Kinsan girma da martabar danake dashi? Bana tsugunnawa saide a tsugunna min akwashi gaisuwa, nazo gabanki na tsugunna inaso ki aure ni, cemiki akai banda masu sonane kome? Ba komai yasa namiki hakaba saidan nafita haqqinki," Yanunata da hannu 👉🏻sannan yace" ki kiyayeni " Haushi ne yaqara kama Nasrin, lalle ma mutumin nan, 🤔ashe tuban muzuru yayi🤣ta kalleshi tace" To tunda kanada Wanda suke sonka menene zaka tsaya a wajena? Ai saika kai kanka can " Yace" Ok haka kikace? " Tace" eh, kaje wajansu, amma ba wajena ba " Shima cikin bacin rai yace" aikuwa wajan ki zanzo, kuma aure dole yarinya "🙆🏻🙊 Yana fadar haka ya barta a tsaye awajan,tareda shigewa cikin Mota Kallan bayan motar sa tayi, tasaki Tsaki sannan tashige cikin gida, Allah da taso tausaya masa, amma tunda taji yace akwai masu sonsa sai taji ranta ya sosu akan wannan furucin nasa, to wai ma miye nata najin haushi akan yace ana sonsa? 🤔🤣 Yana driving amma kawai Tsaki yake saki, yayi tattaki yataho tundaga Abuja har kano saboda yarinyar nan amma ko Ruwan nera biyar bai samu ba bare yasamu abinda yakawo shi wajan ta 🤣🤣 Qarshe ma duk bada kan dayayi duk yatashi abanza 🤣 Wayarsa yadauka ya kira mk, a lokacin yana office yana tsaka da aiki, yadauki kiran Yarimah yace" mk naje wajan yarinyar nanfa amma Babu nasara🤣 Kai intaqaice ma bayani ma da wani Yaro naganta, sannan har tsugunnawa nayi agaban ta amma ta watsa min qasa a ido " " to meyasa bazaka nuna mata a aikace ba "?cewar mk🤣 Yarimah yace" MK wannan yarinyar fa ba Kamar sauran yanmatan dana hadu dasu bane, dana riqe hannun tama qwacewa tayi " " to meyasa bazaka jata kushiga cikin gidan kayi musu bayani ba? "😳🙆🏻 😳Zaro ido yayi, yace" A a mk kafini iko 🤣, saikace wata baiwa ta? " Mk yace" to shikkenan Nas ka zauna kallan ruwa... Shima dayan saurayin nata bari na kirashi ince ya matsa number" 🤣🤣 Cikin mamaki yace "kasan shine?" "yes yayan Baby nane" Yarimah yace"tab, akwai qura, dannaga gayen yahadu gaskiya, zansan abinyi yau d'innan insha Allah " Mk yace" ok" tareda kashe wayar (wai nikam mk abayan wa kake ne🤔🤣" *** ***** *** Ummi ta dubesu tace "haba Alhaji, kuma yanzu fisabilillah saboda wannan kuka taso tundaga kano? Aini da kun fadamin ma bazakuzo ko'inaba" Abba yace"haba Hajiya ai yaba kyauta tukwici, yaro yayi abin alkhaairi dayawa Babu abinda zamuce daku sai godia, ta silarsa Nawal tasamu lafiya, ga gyaran gida, ga kuma aiki daya samawa yara, kinga ai dole muzo muyi muku godia " Murmushi tayi" ai Alhaji Allah yakamata ku godewa, kuma mu dama iyaye a kullum addu'ar mu shine Allah yabamu yaya nagari, mace ko namiji inde nagari ne ai sun zama abin so ga kowa, Allah zaku qara godewa daya baku Nawal amatsayin 'ya, domin kuwa taa Sanadin ta ne komai yafaru " Yace" wannan gaskiya ne, ai shima muhammadun mun kirashi zaamu sake yimasa godia amma kuma bai daukaba " Ummi tayi Murmushi tace" to ai gara dabai daukaba Alhaji, ai anzama daya, shi Salisu yana tare da Yasir ko? " Abba yace" eh shi Salisu tareda Yasir zasu dinga yin komai, shikuma Sultan yana nan " Tace" eh haka yake fadamin da mukai waya, Allah ya temaka yayi jagora " Liman dayayi shiru yace" yanzu hajiya ashe ke iyalin Alhaji Kabeer ce amma kika kasa sanar damu lokacin dakikaje gida "? Tace" to baba ai gara kar a bayyana din, Inda ace nafada muku aida saboda mahaifinsa zaisa kubashi yarinyar, amma yanzu da aka baiyana gaskiyar komai ai gashi ba'aji kunya ba daga baya " Malam yace" wannan gaskiya ne, Allah yabawa yara zaman lafiya, ya basu zuri'ah tagari " Cikin farin ciki Ummi tace" Amin amin Malam " *** ***** *** Washe gari jiniya da kuma qaran sarewa yacika unguwar su Nasrin 🙆🏻 Mutane dayawa suka futo domin ganin abinda yake faruwa Motoci ne kusan guda shida manya masu tsadar gaske Wata farar Mota aka budewa wani mutum dattijo yafuto sai kirari ake masa, sai baza binjima suke ana gyara kintsi dakyau 🤣 Iso sukasa ayi musu, yaron dayayi musu jagora zuwa gidan da kansa yaleqa yafara kwala sallama Baba mahaifin Nasrin yafuto, yana ganin wannan manyan baqi fuskarsa tacika da mamaki yaqaraso yana sannunku da zuwa, barkanku da zuwa Nan da nan yagabatar musu da abin zama, babu bata lokaci wannan dattijon yafara magana "sunana Alhaji Ahmad Is'haq, wazirin qasar gombe, munzo neman iri ne wannan gidan, yarimah yagani kuma yanaso, dan haka Mai martaba yabamu dama muzo munewa yarimah auren yarka," 🙊 Baba yace " wallahi anbashi 🤣, nide a iya sanina yarinya batada kowa, a fadawa Mai martaba ahakan ma mune da godia "🤣 Waziri yayi qasa da murya yayiwa wani dake gefensa magana, nan take aka dauko kudi dami biyu sannan wasu fadawa guda biyu suka tashi da gudu suka bude bayan Mota aka futo da akwatuna guda biyar aka jeresu agaban baba Waziri yadubi baba yatura masa damin kudin gabansa yace"ga kudi da akwatuna nan amatsayin kayan nagani inaso, sannan Mai martaba yana jiran amsar ka ta lokacin da kakeso azo ayi aure " Baba yace" afada masa yarinya anriga anbashi, duk lokacin da fada ta shirya za'a iya daurawa " Wazirin yace" masha Allah, Allah yayi maka albarka, masarautar gombe tana godia, daga yau za'a hana yarinya fita ko'ina, akwai bayi da za'a turo mata su fara kula da ita kafin zuwan ranar da masarautar gombe zatazo tatafi da ita " Baba yace" Allah yakaimu, Allah yaja da ran sarki" Daga nan suka tashi suna daga Babbar riga har saida Waziri yashiga Mota sannan suma suka shiga suka tafi Wajan biyar saura tadawo daga makaranta, tunda tashigo layin su taga sai Kallanta ake Gabanta yafara faduwa kadan Tana shiga gida taci karo da akwatuna atsakar gida Babanta ya kirata daki yayi mata bayanin komai tace"Baba yarimah kuma? Yaya Sultan fa yana sona " Baba yace" aini baki fadamin hakanba Nasrin, kuma mutanan nan ba kai tsaye sukace abasu ba, sunce min neman iri sukeyi, keda Sultan ku kukai kuskure dabaku kawo maganar gidaba, danhaka kiyi hakuri kawai Allah yasa hakane yafi alkhaairi " Cikin sanyin jiki tatashi tashige dakinta, tunani tafara Wato tanan yarimah yabullo mata kenan, shine maimakon ma ya lallasheta harta yarda shine zai tashi yaturo manya? Hawaye masu dumi suka zubo mata, meyasa zaiyi mata haka? Meyake ji dashi? *** ***** *** "sahla abinda kikeso bana tunanin zai iyu" Jikinta yayi sanyi, tace "meyasa zakace haka Sultan? Bankai matsaayin dazaka soni bane? Kokuma kaine bakada ra'ayin mace kamata?" Yace "ba haka bane sahla, kinada komai, hankali nutsuwa, sannan kinada kyawun sura ta yanda kowanne namiji yaganki dole yaji kin masa, saide kinfi karfina, hakan yasa Tun farko banfara nemawa kaina matar da tafi karfina ba, saina nemi daidai Dani" Gabanta yafadi tace "kana nufin akwai wadda kakeso?" Yakalleta yace "wannan haka yake" Tace "Sultan ina sonka, danhaka bazan hanaka auren wadda kakeso ba, amma mazai hana ka aure mu mubiyu? Tunda Allah yabaka damar hakan, sannan ni kishiya bata dameni ba, karka Manta daga gidan sarauta nataso, Tun ina yarinya da kishiyoyi na bude idona, amma bazan takura ma, na baka dama kayi magana da ita, idan kana ganin Babu matsala nata bangaren shikkenan " Tausayi ta bashi, Awannan lokacin wacce yarinya ce Mai kyau da aji kamar sahla zata baiyanawa namiji abinda yake ranta? Sannan yafada mata akwai wadda yakeso still bata karayaba tace taji tagani tana sonsa ahaka Ajiyar zuciya yayi, yace" to shikkenan sahla, insha Allah zanyi magana da ita, duk yanda mukai da daddare Zan kira ki " Bata iya yimasa magana ba, kawai de ta girgiza masa kai tayi gaba, yayinda yabi ta da kallo, sahla nada komai, yarinyar baza'a fada mata kyawun diri ba *** ***** *** Bayan ya idar da sallar magrib yadauki wayarsa ya kira Nasrin, duk da cikin ransa yana shakkar yimata maganar Dan yasan halin mata da kishi Tana dauka yaji muryar ta Kamar tana kuka yace "Nasrin lafiya? Meyake faruwa?me aka miki?" Tace "yaya Sultan dama yanzu nake shirin kiranka akwai maganar danake so muyi" Yace "nima yanzu haka dawowa ta kenan daga wajan aiki, wata yarinya tatareni da wata magana shine nakeso nakiraki nafara jin ta bakinki sannan inyi mata bayani" Tace "wacce irin magana?" Yace "akwai wata yarinya wajan aikinmu daya da ita, sunanta sahla, ta fadamin cewa tana sona, idan Babu damuwa kuma zaki amince tanaso na aureku tare" Murmushi tayi Mai ciwo tace "yaya Sultan kenan, daka sani daka amince mata ma kai tsaye" "mekike fada haka Nasrin? Ke dinfa?" "yaya Sultan anyimin miji agida, shine maganar danace inaso nakiraka yanzu muyi," Yace "Innalillahi wai da gaske kike?" "da gaske nake yaya, dazu ma suka tafi masu neman auren" Yace "Innalillahi wa inna ilaihir raju'un waye hakan?" Tace "sunansa yarimah Nasir, dan gidan sarkin gombe, abokin mk ne mijin Nawal" Cikin mamaki yace "abokin mk? Kuma kikace Dan gidan sarkin gombe?" Tace "eh" Yace "tab, to ai yarinyar danake fada miki yanzun qanwarsa ce, ta fadamin cewa itama yar gidan sarkin gombe ce, sannan ranar dana fara haduwa da ita a company nace mata ni mk ne yaturoni, sai tamin aikuwa tasan shi abokin yayanta ne" Nas tace "to wallahi shine" "ikon Allah, kice d'an sarki yamin qafa🤣 Shi daya tashi sai yabi ta sama, matsalar da muke fuskaanta kenan yanzu kanason yarinya ka naso ka aure ta amma bazaka fara fadawa iyayen ta ba, saide kaje wajan yarinya, gashi yanzu inaji ina gani Zan rasaki" Tace "zamu rasa juna de yaya Sultan" "kiyi hakuri Nasrin, haka ubangiji ya tsara mana, dama can yariga ya rubuta cewa zamuyi alaqa da 'yan gida daya, Yaya da qanwa" Hawaye suka zubo mata, batare data ce komai ba takashe wayar, tasan cewa yanzu kam tarasa Sultan, saide kuma wani bangaren na zuciyarta tanajin yarimah aranta, ajinsa yana birgeta, kawai wannan ikon nasane bataso, taga kuma abin Kamar a jininsa ne, yanzu yaturo mata mutane amma koya kirata wanne irin abu ne wannan? *** ***** *** Wajan karfe goma da rabi ya kira wayarta Tana ganin kiransa ta amsa wayar jikinta asanyaye Yace "gimbiya Sahla" Cikin sanyin jiki tace "na'am, inajin ka, Yaya kukai?" "kinsan Allah akoda yaushe yana tareda bayinsa masu hakuri, may be hakurin da kikai kika dauki qaddara kika sa aranki zaki iya zama da wata shiyasa Allah ya juya lamarin zuwa ga yayanki" "bangane ba, me kake nufi?" "sahla yayanki ya rigani, yama tura manyan sa ayi masa Tambayar auren ta," "kana nufin yaya Nasir ne yake sonta shima?" Yace "hakane Sahla, kuma iyayen ta sun bashi" Tace "ashe ni da yayata nake kishi bansaniba?" "ai bakiyi kishi ba, dangana kikasa aranki, kuma sai Allah ya sauya al'amarin sa" Tace "hakane, kayi hakuri, nasan yanda so yake, kuma nasan cewa kana sonta, amma inama albishir da cewa insha Allah zanbaka kulawa fiyeda wadda zata baka" Yace "kinyi alqawarin hakan?" Tace "insha Allah" Ajiyar zuciya yayi, gefen kansa nayi masa ciwo, kuma yasan hakan baya rasa nasaba da wayar da yayi da Nasrin, fatansa daya Allah yakawo masa agaji *** ***** *** Kusan sau shida yana gwada kiranta amma yakasa, dazaran yayi dialing number saiya katse 🙊🙆🏻 Cikin ransa yace to kode tsoron yarinyar nan nafara ne? Tun dazu nakasa kira? Koda yake abinda nayi matan ne Kamar ban kyauta mata Dakewa yayi yafara kiranta a karo na bakwai, a lokacin shabiyu saura amma idonta biyu, tarasa wazata fadawa damuwarta taji dadi, tayi kiran Nawal amma bata sameta ba Adede lokacin wayarta tafara qara, tana ganin number taganeta, tashare taqi dauka Yasake kira, still bata daukaba sai akaro na uku sannan ta dauka tayi shiru Shima yana jin haka cikin ransa yace to tasamu labari kenan 🤣 Kwanciya yayi akan gadon yace "Zumata" 🙊🤣 Tanajin sa tayi shiru, shima yasake cewa "Zumata dake nake fa kinyi shiru" Zuciyarta ta karye, dab take da fashewa da kuka, cikin rawar murya tace "mezan maka kuma?" Murmushi yayi yace "kiyi hakuri Nas, nasan nayi miki laifi, amma ga yarimah yana neman tuba awajan ki, Nasrin ina sonki, inaso kibani dama na nuna miki yanda nake jinki acikin zuciyata, Nasrin nazo har gida domin nasamu hadin kanki amma kinqi bani wannan damar, shiyasa na turo su, amma kiyi hakuri, yanzu ma idan kina buqatar nasake tsugunna miki saina sauka daga kan gado na nemi yafiyarki, "yana gama fadar haka yafara kokarin Saukowa daga gadon Tanajin motsinsa ta cikin wayar, Ahankali ta fashe da kuka Wanda bata samu tayishi yanda takeso ba dazu Yana jin kukanta yadafe kansa 🤦🏻‍♂yace" nashiga uku, wai ke bakya jin rarrashi ne 🤣? Adinga yimiki magana daya? " Tanajin ya hauta da fada ta tuno yaya Sultan, shide baya yimata tsawa ko kadan Aikuwa saita sake rushewa da kuka 🤣 Girgiza kansa yayi, ya gyara muryar sa zuwa ta lallashi yace "Nas, Dan Allah kiyi hakuri kinji tawan?daga yau yarimah bawanki ne sai yanda kikai dashi, kidena kukan kinji Zumata?" Ahankali ta rage sautin kukan nata, harta daina duka, sai ajiyar zuciya take Cikin ransa yace tab akwai aiki agabana kenan🤔🤣🤣 Saida yaji tadena kukan gaba daya sannan yace" nine nayi miki laifi ko? " Tace " um" Yayi Murmushi yace "to na daina kinji?" Ta daga masa kai Kamar yana ganinta Yasake cewa " kinyi addu'ah?" Tace "um" Yace "to share hawayen Zumata Tun kafin nazo na share mikisu da baki na" Maganar sa tabata kunya, amma saita share sanin cewa shidin Dan duniya ne Dayaji shiru yasake cewa "kin share?" Tace "um" 🤣 Yace "to shikkenan, saida safe ki kula min da kanki Zumata muachhh 💋" Yasakar mata kiss ta wayar Cikin sauri ta kashe wayar, tana Tambayar kanta dama haka yake 😱?ana ganinsa sumi sumi da shegen iko ashe haka yake? 🤣 Shima a nasa bangaren Murmushi yayi, yanzu de dole ne yakoyi lallaba mace kenan🤔 Shida ake lallabawa anayi masa biyaiya yanzu saide yayiwa wata 🤣 *** ***** *** Kayan bacci ne ajikinsu Wanda ake kira dashi da Babu... Tana kwance ajikinsa bacci na neman daukarta , yayinda yake shafa gashin kanta, wayarsa tadauki qara Dauka yayi tare da cewa "yarimah ya ake ciki?" Yarimah yace "mk anwuce wajan ai" Murmushi yayi yace "congrats angon Nasrin" Tanajin haka tafara kokarin tashi daga jikinsa, yamaidata yahanata tashi 🤣 Saida yagama wayar da yarimah sannan Yakalleta yace "ya akayi Baby nah?" Tace "kaifa nagama ganeka, na lura kwata kwata bakasan yayana da Nasrin, yanzu haka nasan dasa hannunka aciki" Murmushi yayi yace "Baby nah kenan, Baby bazaki ganeba qawarki tanada hankali, yayanki yana nutsuwa, sabanin mu, mun tashi cikin mutane daban daban har hakan yasa wani lokacin mutum zai kauce hanya, yarimah nasan yanmata sosai, amma baso na aure ba, yanzu daya samu qawarki sai kiga adalilinta yadena wasu abubuwan, Kamar ni dakika hanani zane ajikina kika hanani saka kayan dabasu dace ba " Kallansa tayi tace" kana nufin ka dena? " " qwarai kuwa Baby nah, bana ra'ayin su yanzu, kwata kwata ma basa cikin raina, nasan ummu da sauran yan'uwan mu zasuji dadin hakan " Cikin murna tace" Alhamdulillah Allah na godemaka "ta rungume shi a jikinta sosai Kissing din kumatunta yayi yace" Baby na irin wannan runguma haka ai saiki sa nasaki layi "🤣 Itama kissing din nasa kumatun tayi tace" nikam yanxu bacci nakeji, kabarmu muyi bacci Dan Allah, yauwa yaushe zamuje gida? " Wata irin daria yayi yace" keda gida ai saikin samu ciki "🤣 Cikin sauri tace" ciki? " Yace" emana, anufinki haka zamu komawa Ummi Babu tsaraba?" Tace" to bagara Muje mudawo ba, wayasan ranar yin cikin" Kallan qirjinta yayi sun wani qara girma sa cikowa, ga shegen baccin datake yi kullum, yasan cewa yanzu haka tanada ciki,yakai hannu kan qirjinta yajanye rigar yace "Baby nah meyasami yan biyu nane naga sun qaru" Kallan hannunsa tayi yana matse mata jiki yana wayance wa da tambayarta 🤣tace "wallahi nima haka nagani, Tun dadewa naga sai qaruwa suke" Murmushi yayi yace "kode bakida lafiya?" Tace "A a ni qalau nake" Yasake cewa "yaushe zakiyi period ne Baby nah?" Saida ta tayi shiru alamar tunani 🤔sannan tace "Tun last week yakamata ace nayi, amma banga komai ba, amma kasan wani lokacin dama yana haka idan zai sauya time" Daria ce ta kamashi, shikkenan yasamu amsar da yakeso yace "to Allah yakawo shi lafiya" Tace "Amin, ya maganar zuwa gidan?" "nafada miki saikin samu ciki zamuje" 🤣 Shagwaba tafara yimasa tace "cikin daba rana, Dan Allah Muje ko sati daya ne muyi kaji" Cikin wasa yace mata "aikuwa ciki Babu rana, shikkenan Baby kema Ummi ta shafa miki, haihuwa daya zakiyi shikkenan, 🤣🤣, itama dayar ba yanzu ba tunda gashi har yanzu Babu cikin"😃 (jiya banida charge kunjini shiru, Pls kumin uzuri kuna raina wallahi,🙏🏻) Mrs Usman ce ✍🏻 [2/21, 7:46 PM] Amnahelyaqoob: 🌺NI DAKE🌺 (Hot luv story) Writing by Amnah El Yaqoub Dedicated to Itz sadeek 55&56 Murmushi tayi ta maida kanta jikinsa tace "Allah Babu ruwana nikam banceba" Yace "aikuwa ko munyi waya da ita idan tacemin yaya Nawal de har yanzu shiru, zan fada mata kince tashafa miki" "wallahi Babu ruwana, karma kasani aciki" Yayi Murmushi yace "nima wasa nake miki Baby nah, amma gaskiya gida ba yanzu ba, saikin fara zuwa makaranta tukunna, idan kuka samu hutu sai Muje" Kallansa tayi "wai Dan Allah da gaske kake?" "da gaske nake mana, zaki fara karatu insha Allah" Tace "kai Alhamdulillah Allah na gode maka, yaude kana bani abubuwa masu dadi, kace kadena saka kaya, kadai na yin zane ajikinka, gashi kuma yanzu anyi min maganar makaranta" Yace "hakane kam Baby, kwata kwata basa raina, nima hakan naji, amma tsaya nabaki waani abun dadin yanzu" Tace "Aaa naqi wayon" Yace "please" Tace "naji amma kadan" "nayarda Baby nah" kafin tayi magana yafara aika mata da saqo *** ***** *** After 3 weeks Tun Nawal tana zuba idon ganin period harde tagaji tahaqura, ta zauna tana tunani ance idan mutum baiga period dinsaba tofa yanada ciki, jikinta yayi sanyi, yanzu itace zata haihu? Tareda mk? To amma kuma ita bataga wata alama datake tareda ida ta masu ciki ba, ita ba amai ba, ba laulayi ba, saide kawai baccin datake yawan yi Kamar Mai cutar bacci, Dan haka ta yanke shawarar yimasa magana dazaran yadawo daga wajan aiki Da daddare yana dawowa tayi masa, bayanin komai yace "nifa na dade da sanin Baby nah tasamu ciki" Kallansa tayi tace "Amma shine kaqi fadamin kaketa tsokana ta? Duk Dan karnaje gida?" Yace "wallahi, Dan nafison saiya futo sosai sai Muje, irin haihuwa yau ko gobe din nan, saboda ko Ummi ma naqi sanar da ita, nasan cewa ina fada mata zatace namaidake, nikuma banaso mata ta tayi nesa Dani" Tace "kuma yanzu saboda zuwa gida sai kaqi fadamin? Bayan kuma kasani? Yanzu de Dan Allah kayi hakuri Muje, wallahi nayi missing, nasan itama Ummin idan ba fada mata mukai ba, bazata ganeba," Yace "ita Ummin? Zata gane mana, yanzu de ki zaba komu tafi saudia kokuma mutafi Nigeria" Cikin sauri tace "gaskiya nafasa gidan, nazabi saudia, gidan wataran maje" 🤣 *** ***** *** "Najma Kamar yaushe kikega yakamata ace na turo maganar bikinmu?" "um ina ganin idan nakusa gama makaranta ma yayi" "haba tawan, kullum saide na kwanta na rungumi fillo? No bazai iyuba, gaskiya kisake mana wata shawarar" "to idan nayi rabi" "kinga aure baaya hana karatu, gashi Nawal ma zata fara nata karatun kuma da auren ta?, Pls kibani dama kawai na turo" Saida ta danyi jimm 🤔sannan tace "to shikkenan idaan ka shirya saika samu Abba kuyi magana" Yace "Alhamdulillah kokefa, kinga nima yanzu ai naji qamshin angonci" 🤣 Hararar wasa tayi masa sannan sukaci gaba daya firarsu gwanin sha'awa *** ***** *** Nasrin ta daina fita ko'ina, dededa maqota masu kula da ita basa barin ta taje, kullum cikin gyarata suke Suna kuma qara koya mata abubuwan da bata sansu ba Wanda suka shafi masarautar gombe Ayayinda Nasiru iko🤣yake qara cigaba da bawa zumar tasa kulawa, Dan dole tayi hakuri ta kwantar da hankalin ta, tunda shima yasakko yabada kai *** ***** *** Cikin satin mk ya shirya musu tafiya umarah shida Nawal, abinda yabata mamaki shine suna zuwa saudia taga ummanta da Malam da mama mariya da Abba, dakuma matar Malam wadda yake aure a yanzu saboda wadda ta haifi Abba ta dade da rasuwa Abin yayi mutuqar bata mamaki, itakam wanne irin so mk yake mata? Mutum biyar, duk a dalilin ta, lokaci daya taji sanshi yaqara ninkuwa acikin ranta, taji Babu abinda zai nema awajan ta ta hanashi mutuqar bai sabawa shari'ar musulunci ba Kasa yimasa magana tayi, saide yinin ranar Haaka tayi shi tareda ummah, Inda ita kuma ummah batayi qasa agwiwaba wajan qara Jan hankalin yarta akan kyautatawa miji Sai dare,sunyi shirin kwanciya shikam harma yafara bacci ta kalleshi tayi Murmushi, kullum ita yake tashi idan tana bacci, Dan haka itama yau shi zata tasa Kansa tafara shafawa tace "MK" 🤣 Cikin bacci yabude idonsa yace "sunan dakika sakamin kenan?" Tace "no, sunanka ai daban yake, kai haske ne Wanda yake haskaka cikin zuciyata, daga yau katashi daga Mai Babban suna kakoma nurul qalb,mk kuma kawai inajin dadi ne duk lokacin dana furta sunan abaki dakuma zuciyata" Murmushi yayi, yajanyota jikinsa yace "inajin ki, fadi maganar ki Baby nah" Tace "dama godia zanyi ma, akan abubuwan dakamin, bansan wacce irin zuciya garekaba Kanada zuciyar taimakon mutane, Wanda kasani da Wanda baka saniba, mekake so na mallaka maka shi a wajena, ka fadamin duk wani abu da kakeso a wajena, insha Allah zanyi makashi inde ina dashi " Lakace mata hanci yayi yace" zuciyar ki, ita kadai nakeso awajan ki Baby nah " Tace" shikkenan? " Yace" yes ita kadai " Tace" ka dade da samu, Tun kafin nasan waye mk na mallaka masa zuciyata " Yace" nagode amarya kuma uwargidan mk "daria sukasa dukansu, yaja musu bargo suka kwanta *** ***** *** Bayan dawowar su daga saudia su Abba suka dawo gida yayinda Nawal da mk suka koma Dubai, yana cigaba da bawa cikin ta kulawa, kuma har yau basu fadawa kowa tanada ciki ba, kawai so suke subawa mutane mamaki Sahla tunda taji ana shirin sakawa yayan ta rana tafada wa maman su itama akwai wanda takeso, mahaiyarta bata dauki Tsawon lokaci ba ta sanar da Mai martaba, shikuma yabata dama cewa ta sanar dashi idan da gaske yake yaturo magabatansa Lokacin data sanarwa da Sultan shima baiyi qasa a gwiwa ba yafadawa su Abba Abba ya Jinjina wannan al'amari gidan sarki guda 🤔 Yace masa to zasu shirya suje insha Allah Acikin satin kuwa Abba yafadawa Malam suka shirya suka tafi da wasu daga cikin abokan yayun Abba na family Yanda suke dauki abun ba haka yazo musu ba, domin kuwa sun samu tarba Mai kyau daga gidan, basuyi tunanin mutane irin wannan zasu musu tarba Kamar haka ba, sai kuma aka basu mamaki Su Abba sunje da nufin neman aure sai mutanan gombe sukace kawai asaka musu rana🤣, domin kuwa akwai dan'uwan yarinyar shima yana neman aure akano inyaso sai ayi bikin gaba daya Sannan kada su takura wa kansu suyi iya abinda addini kawai ya tsara Sosai su Abba sukai farin ciki, sun san kuma cewa lalle Sultan yar mutunci yake nema Haka suka dawo da goron saka ranar su, Tsawon wata biyu🤣🤣 Shima Salisu dayaga kowa de yamatsa aure aure 🤣ga Sultan anyi magana ansa rana Ga Najma ma da akai magana yara duk sai aure suke shirin yi 🤔 Dan haka shima yafuto da tasa wata yarinya anan unguwar su, akai magana shima Lokacin da 'yan masarautar gombe sukazo kano maganar saka ranar Nasrin, anan aka saka wata biyu Kamar dai na Sultan da Sahla Shikuma Salisu da yasir saisun gama gidansu sannan za'a saka ranar biki, amma yanzu de kawai anyi magana, Najma naci gaba da karatun ta, yayinda ta Salisu ma yanzu ne zatayi candy 🤣 *** ***** *** *After 1 year* Zaune suke afalon Ummi shida ita, wata yarinya bul-bul da ita Mai kama da mk sak tana dauke ahannun Nawal tana bata nono Qwacewa tayi daga bakin yarinyar tace "to ya isa haka Ummi nah, ai kinsha da yawa" Kallanta yayi, ya ajiye computer dake hannunsa yace "A a wallahi bata abinta tasha, idan kin Barshi me zakiyi dashi?" Tace "mai Babban suna yarinyar nanfa Tun dazu takesha" Hannunsa yasaka cikin rigarta yana kokarin futowa dashi 🙊 Yaciro guda daya yace "bata tasha, muda abinmu" "to sokuke ku qarar Dani?ga madara nan abata mana, yarinya sai jarabar cin abinci" 🤦🏻‍♀ Yace " to wata biyo? 🤣" Tace "wallahi kai, Dan nide bana cin abinci kasani" Yace "nima kinsan banaci"🤣 "to naji dauke hannunka daga kai kar Ummi tazo"😃 Yace "nadauke hannu na ki qwace ki hana yarinya shan nono, narasa me zakiyi dashi, abin nan dai nawa ne, daga ni sai Ummi nah," Yaqarasa maganar yana kama hannun yarinyar yana mata wasa 😊 Rayuwar gidan mk da Babynsa kenan, suna zaune lafiya saide abinda baza'a rasa ba, wannan kuma dama ansan Zomu zauna Zomu saba ne, harshe da hakori ma wataran ana sabawa Yarinyar su d'aya Mai kama da mk, babu Inda tabar ubanta, suka sanya mata sunan Ummi Wato Halima, suna kiranta da Ummi itama Nawal nayin karatun ta a Dubai lokaci zuwa lokaci suna zuwa gida idan sun samu hutu a makaranta Wani lokacin shida kansa yake sakata ta shirya suje gidan marayu da asbiti domin kai musu ziyara, hakan da yakeyi ba qaramin dadi yakewa Ummi ba, saboda tana ganin Kamar bai Manta da halaiyar mahaifinsa ba Sultan da Sahla suna zaune agidan su lafiya, Inda take dauke da ciki na wata uku, suna zaune a Abuja, dasafe su shirya su tafi wajan aikinsu, idan sun dawo gida Suyi aikin komai tare, hakuri da daukar qaddara irin nata shine yaja hankalin Sultan yafada cikin sonta batare daya saniba Yayinda Najma suke shan amarcinsu akano cikin gidan ta Mai shegen kyau, watan su biyu da aure " Shima Salisu yana zaune da matarsa lafiya Mutanan iko kuwa, 🤣an saduda, anbada kai,Nasrin tanata yin shagwaba son ranta, suna zaune a Abuja, da Dan qaramin cikin ta na wata biyu Lokaci zuwa lokaci suna ziyartar juna itada Nawal, rayuwa Mai juyawa kenan, wataran qunci wataran farin ciki Abaya sunsha wahala da gwagwar mayar rayuwa,musanman Nawal amma Haquri yabata komai *** ***** *** Kallanta yayi "Baby nah yakamata afara kokarin nemawa Ummi qani fa" "qani kuma? Yarinyar da ko yayeta ba'aiba" Yace "nikam gaskiya nagaji kawai sonake kiyita haihuwa" Tace "saikace wata inji? 🤣Wato na tsufa da wuri kaje ka Auro wata irin fatar dakake so 🤔" Murmushi yayi yajata jikinsa ya rungumeta yace "Baby nah kenan,Allah yabarmin ke,🌺NI DAKE🌺 mu kasance tare har Abadah" Itama ta rungumeshi tace "Amin mijina" TAMMAT BI HAMDULLAH Anan nakawo qarshan wannan labarin nawa Mai taken NI DAKE,Allah yabamu ikon yin amfani da abubuwan dasuke ciki masu kyau, yabamu damar watsi da marar kyau ABIN LURA: Hakuri, shine idan kayishi Awannan lokacin zaka samu riba, mutum yamaka laifi tattarashi ka watsar karka sawa kanka hawan ruwa, inde wannan Rayuwar ce kana zaune agiidanka zakaga abinda zai biyo baya Tausayi da taimakon mutanan da baka sansu bama, Awannan lokacin abinda yafi mana qaranci kenan, Inda ace mutane zasuyi koyi da abinda mk yakeyi na taimakon mutane, da anji dadi, bai santaba Babu dangin iya Babu na baba, amma yatai maka mata daga ita har dangin ta, gashi sunyi aurensu suna zaune lafiya. GODIA : Hafsat Hausa novel (H2) Khaleesat Haiydar Hausa novel Nidake fan's Best Hausa novels Prince and princess hausa novel Wanda yace... novel fan's 💋Meenat novel💋 ❤Alkawari✊🏻hausa novel Novels and kitchen 📚🍲 Ina godia sosai yanda kuke bibiyata Tun daga farko har qarshe, dama sauran Wanda ban fadaba JINJINA GA: Hajiyar...🌹 Maman Ahmad Mom haneef Samirah yahya niger Fatimaxahara Maman dr.insha Allah Fatima me voice🤣 Hajiya qarama Khadijat Aminu Ummu farouq Maman khalifa Saudat Mom asas Futuha luv💋🧕🏻 Shamsiyya dahiru Ruqaiyasalisu Anty ~zubaidah fateema shu'aibu abdulla Mrs isma'eeil ce💃🏻 🌹Mom hydar 🌹🌹🌹Nana Khadeejat😎 Salma hamman sa'eed 🌺Baby🌺 Ummu haneef Maman basma Saudat Maman sadiq🙋🏻 Sumyb Mrym Mmn khalil and rukky Ummu affan Hashmart Rabiat Mafida Suleiman Bashirm Halima Khadija bashir Fatima abdulqadir tatu Deefat Fati sd ماشاء الله ❤ Bazaqu qirgu ba😱 Group dina na whtspp Zan rufeshi zuwa jibi insha Allah, saikuma nafara wani novel din Zan bude wani Daga qarshe duk Wanda na yiwa laifi a Sanadin wannan littafin yayafemin 🙏🏻 Mutara asabon novel dina Mai taken DANGI DAYA, kai dagajin sunan kasan kwamacala ce ta family, Wanda zaizo muku bayan Sallah insha Allah 🙊😃 Karku Manta da sunan... DANGI DAYA miss you All😢 Amina Muhammad El Yaqoub jigawa state✍🏻