*⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *Page 1 & 2* *W* ata kyakkaywar matashiyar budurwa yar kimanin 23 yrs zaune cikin makeken Parlour gefanta kuwa qawayentane kowacce tazubamata ido cike da shi'awa sabida yadda tayi masifar yin kyau kasancewar yau saura kwanaki 2 kacal d'aurin auranta suna cikin hidimar biki event suketayi kala kala amma batare da ango ba sabida shikam bayama qasar se ranar d'aurin auran zaidawo waya takeyi cikin shagwa'ba " _Haba my D wai ace yau saura 2 days bikin mu amma har yanzu kaqi kadawo gaskiya nafarayin tantamar Soyayya ta gareka kai bakanan amma ko katuromin bro d'in naka tunda babu wanda zaigane bakai bane gashi kasa sefaman jin kunya nikeyi cikin qawayena gaskiya banji dad'i ba " Ajiyar zuciya yasauke daga wancan 'bangaran yace " am sorry my B kinsan yanayin aykin nawane haka amma ay kinga inadawowa Nigeria 🇳🇬 zancigaba dayin ayki anan dole nagama dakomi kafin nadawo sabida inaso muyi rayuwa irin wadda se'anyi kwatancenta rayuwarmu zatazama abin shi'awa gakowa sannan kidenayin tunanin wai Hammat zezo wajan shi'aninku kinsan halin shi indama zanbiye tatashi dabanyi wannan auran yanzuba ki kwantar da hankalin ki kafin lokacin d'aura auran mu nashigo cikin Nigeria in sha Allah nide inaso kiriqe amana my B kinsan ina matuqar son ki please don't forget me " Murmushi tayi tace " haba my D tayaya kake tunanin zan barka please kabar wannan maganar duk wuya duk rintsi inatare da kai " ajiyar zuciya yasauke daga 'bangaran shi yace " idan hakan takasance zanyi farinciki sosai " Sunjima suna waya cikin tsananin Soyayya gaskiya wannan Soyayyar tasu tamusamman ce bayan tagama wata daga cikin qawayen tana tayi murmushi tace " gaskiya Hamidat wannan Soyayyar taku tana matuqar burgeni sosai Allah yasa nasamu mai sona kamar yadda Hamut yake sonki " murmushi Hamidat tayi tace " Amin shiyasa nike mugun alfahari da Hamut sabida yagamayimin komi a rayuwa tunda yabani zuciyar shi " Murmushi kowa yasaki cikin tayata murna dede lokacin wata matashiyar budurwa taqaraso wajan sannu tayi musu sannan tadubi Hamidat tace " Aunty Momcy nakiranki " miqewa Fadila tayi tabi bayanta wani madedecin Parlour suka shiga sannan suka shiga cikin bedroom d'in Momcy zaune take itada qawayenta da wasu daga cikin qannanta fita qanwar tata tayi gaidasu Hamidat tayi suka amsa cikin sakin fuska zama tayi tace " Momcy gani " murmushi Momcy tayi tace " ay iyayen naki sunada yawa Hajiya Shahuda kekiranki " duban Hajiya Shahuda tayi Hajiya Shahuda aminiyar Hajiya Salima ce wato Momcy su Fadila tare sukeyin shawara akan komi dazasuyi duban Fadila tayi tace " Hamidat mahaifiyar ki tasanar dani cewa bakison shan magungunan da'aka had'a miki ko maiyasa kinsan halin maza kuwa? sunason mace tamusamman daga ranar farko samun darajar mace ko rashin samunta zaikasance agun mijin nafiso Hamut yarikice akanki fiye da tunani Hamidat kinsan waye Hamut samun namiji irinshi akwai wahala dan gaskiya baqaramin sa'a kikayiba kina shiga kinzama gimbiya zuwa wani lokacin kad'an zakizama Sarauniya tunda shine maijiran gado " cikin sanyin murya tace " su 2 de Momy kokin manta twins ne su Hamut dakuma Hammat kuma kowanne yacancanta yayi sarauta dan duk sunhad'a komi sannan nifa kunsan yanayina keda Momcy inacikin mata masu qarfin shi'awa dan Allah karkusa nayi abin kunya yazama nice nanemeshi bashine yanemeniba kunga idan hakan takasance darajar tawa tazube kenan sabida Hamut zaiga kamar nasaba da yin lamarin dan Allah kubarni haka wanda nashama nikad'e nasan cikin halin dayasakani " murmushi Hajiya Shahuda tayi tace " yaro yarone tabbas nasan Hamut da Hammat Twins ne amma ay Hamut shine Hassan ko kinga kenan shine babba shine mai hawan wannan kujerar sarautar sannan wannan yanayin naki cetonshi zamuyi idan baiji kin rikitashiba tayaya zai nace miki har kisamu irin biyan buqatar dakikeso kinsanfa yanadajin kai sosai irinsu koda sunason abu tofa basanunawa dan haka yazama dole kishanye duk wani magani dayake gurinnan kafin jibi maza d'auka kisha kowanne agabana " babu yadda Hamidat ta'iya dole tasha badan ranta yasoba Wata katafariyar masarautace wadda tahad'a abubuwa dayawa akwai karamci da mutunci ga tausayi da sanin yakamata ammafa akwai izza wajan hukunta duk Wanda yayi badede koda kuwa d'an gidanne Sarki Jabir shine kekan kujerar mulkin garin akwai masarautu dayawa a qasanshi sarki Jabir matan shi 4 amma abin mamaki bashida yawan yara yaran shi biyar 5 hassan da Hussein sune banya kuma sune yaran uwar gidan shi wato Hamut da hammat se Ansar qanin su me shekaru 20 kafin haihuwar Ansar sarki Jabir yayi aure aure har 3 bayan Hajiya Kilishi wato mahaifiyar su Hamut amma duk su biyun babu wadda tayi koda bari se amaryar shi mai yara 2 mace da namiji Fadila da Fadil duk sa'oin Ansar ne hakan yasa sarki Jabir yakejin tsunanin son yaran shi duka hajiya mariya da hajiya hajara sunyi masifar tsanar yaran duk itako hajiya Fulani wato mahaifiyar su Fadil da Fadila rayuwarta tana cikin tsananin kunci sabida rabantada sarki Jabir wajan biyan buqatarta ta aure tun bayan haihuwar Fadila sekaru 18 kenan sabida tsakanin Fadil da ita tazarar 2 yrs ne tarasa wane matsayi sarki ya ajeta Itako hajiya Kilishi matada wata matsala agun sarki Jabir se gun hajiya hajara da hajiya Mariya musamman agun yaran dasuke riqo hajiya Mariya tana riqon yara har 3 Kumsat da Amir da Jamil itako hajiya hajara yara 2 Haisam da Amina hajiya Kilishi natason 'ya mace sosai hakan yasa taroqi sarki akan tanason riqe marainiya bayan tahaifi Ansar da 3 yrs babu wani tantama ya amince inda taje gidan marayu ta amso Hanan tana cikin tsumman goyo wato tana jaririya kasancewar tagama shayer da Ansar da 1 year yasa batasamu damar shayer da Hanan ba sede akabata madara sosai hajiya Kilishi takejin tsananin son Hanan har yanzu Hanan batasan ba hajiya Kilishi bace ta haifeta sabida taroqi sarki Jabir akan bataso Hanan tasan haka yakuma jama sauran matan nashi kunne Ansar da Fadil da Fadila har cikin zuciyar su sund'auka Hanan jininsu ce sabida lokacin da'aka kawota basuda wayo Hanan yarinyace kyakkyawa sosai tanada haquri sosai tanada mugun zurfin ciki tanafama da Asma tayimata kamu sosai da'alama da'ita akahaifeta sabida tun da hajiya Kilishi tad'akkota sukefaman yin magani amma ina gashi har ta girma amma Asman tananan sunyi masifar shaquwa da Ansar da Hamut amma Hammat ina yatsani Hanan sosai tunda Hajiya Kilishi tad'akko Hanan yaji tsanarta cikin zuciyar shi hakan yasa Hanan takejin tsoran Hammat sosai Hamut yanada sanyi sosai da haquri da kauda kai akan abu yanada kunya sosai amma kas yanada rauni akan duk wani abunda yakeso dan kuwa bai'iya miqa zuciyar shi akan abinda yakesoba miqata yakeyi duka yanada masifar biyayya agun iyayenshi duk abinda sukeso koda bayaso haka zehaqura koda zai cutu shid'in pilot ne shiyasa baya samun zama yanason Hamidat sosai kamar ranshi duk irin kunyar shi amma baya iya 'boye soyayyar Hamidat cikin zuciyar shi tun tana 'yar 12 yrs yake tsananin sonta tun daga lokacin duk wata hidimarta shine yakeyimata duk da kuwa gidansu akwai mazan kud'i hatta hidimar skul d'inta shine mahaifin su Hamut da mahaifin su Hamidat wah da qanine dangantakace tajini sosai Sarki Jabir shine babba akwai fahimta tsakaninsu sosai mahaifiyar su tanada rai sunayimata biyayya sosai mahaifin su yajima darasuwa mahaifiyar su tanacikin masautar tanada masifar sosai batada wasa ko kad'an hakan yasa kaf matan sarki Jabir suke jin shakkarta sabida idan tace hakatakeso ayi tofa babu makawa se'anyi tanaji da Hamut sosai samada Hammat sabida sauqin kanshi batashiri da Hammat sabida halin shi Shiko Hammat yanada Zafin zuciya sosai ga kafiya akan duk wani ra'ayi nashi bairagama kowaba cikin masarautar kaf se mahaifiyar shi da mahaifin shi yatsani soyayya koda bata tsakanin mace da namiji bace duk wani abu wanda zaiso bayasonshi sabida bai yarda da wata soyayya ba seta tsakanin iyayen shi amma yagasgata yanason abu 1 tsananin so makuwa wato D'an uwan shi Hamut yanajidashi sosai kamar ranshi shine kad'e yakesashi yayi abu koda baiyi niyyaba yasashi yabari koda kuwa yakafe akan abun kowa acikin masarautar yana jin tsoran Hammat hatta su hajiya Mariya dan take zeyima rashin kunya idan Sarki Jabir yayi magana yabar cikin masarautar natsawon lokaci har se Sarki Jabir yaje yadawo dashi sabida baya iya jure rashin shi a cikin masarautar idan kuwa yadawo tofa kowa yashiga uku cikin gidan yadinga jamusu masifa kenan wajan sarki shidin Soldier ne me babban matsayi baya had'a hanya damace komi kyanta ko matsayinta sabida yatsani mata sede mahaifiyar shi kawai Sarki Jabir yaso suyi aure lokaci d'aya amma ina sabida shi Hammat yace bashida ra'ayin hakan cikin ranshi dole akabarshi Da Hamut d Hammat suna tsananin kama idan suka jero tare baka'iya ganesu sabida komi nasu iri d'ayane tsayinsu farinsu komi se abu 2 wanda yabanbantasu halinsu tawani 'bangaran se yanayin idanun su Hamut yanada manyan idanu masu d'aukar hankali farare ne tas shima Hammat idanunshi manyane masu saka sakka da fargaba acikin duk wani sassan wanda yayi tozali dasu amma shi blue eye gareshi sewani ratsin fari Wanda yazagaye black din cikin idon nashi wannan kenan Sosai akeyin hidima cikin wannan katafariyar masarautar dagani kasan bikin d'an gatane jiniyar isowar motocin Hammat yasa kowa yashiga cikin hankalin shi daga hadimai har dogarawa masu tsara wajan walima kuwa kowa tsayawa yayi sabida wasu sunyi zaton Angon ne kimanin motoci 7 ne suka danno kai cikin katafariyar harabar cikin masarautar kowacce akwai tambarin sunan Yarima Hammat jikin number motocin itako wadda yake ciki akwai tambarin STARS guda 2 a jikin motar se 'yar qaramar tutar Nigeria ajikin gaban motar Cikin sauri sauran soldier suka fito suka bud'e mishi murfin motar kowannensu yana riqe da bindiga kamar zasu yaqi idon shi sanye da baqin glass fuskar nan tashi amatuqar tamke wani irin tsaki yaja yakwantar dakanshi jikin kujerar babu alamar zaima fito Tsayin lokaci sannan yafito yadubi inda ake shirya kayan walimar yaja tsaki yanufi cikin masarautar part d'in mahaifiyar shi yashiga yana shiga Hanan tayi saurin miqewa tace " barka dashigowa yaya Hammat " wani irin mugun kallo yawatsa mata hakan yasata saurin barin Parlour nufar bedroom d'in hajiya kilishi yayi yana shiga yahangi Hamidat da wasu daga cikin qawayenta zaune saman wata lallausar darduma gabansu da fruit kalakala sosai yaji ranshi yayi mugun 'baci yaja tsaki yafita boko amsa gaisuwarsuba yana fitowa yacikaro da Hajiya kilishi duban ta yayi fuska babu walwala yace " Haba Ammi mekuma wannan yarinyar takeyi cikin masarautar nan ayau inace segobene za'a d'aura auran shine tawani zo tun yau " murmushi Hajiya kilishi tayi takama hannunshi tazaunar dashi tace " Huseen kenan to ay haka al'adar masarautar taku take kafin d'aura aure ake d'akko amarya balle wannan datake yar gida kagama tunda kadawo shikenan sekahalarci wajan walimar kaida amaryar bro d'in naka tunda kaga shi bayanan " jin haka yasa Hammat sake tamke fuska sosai had'ida maida tabaran shi yamiqe yace " Ammi tofa inde danine sede afasayin wannan walimar subari segobe idan bro na yadawo " daga haka yasakai yafita mirmushi Hajiya kilishi tayi tace " Huseen kenan uban rigima " Haka kuwa akayi walimar batare da Hammat yako leqa wajanba washe gari har misalin 02:20 amma Hamut bai'iso ba kuma yakira tun dare yace jirginsu yataso gashi d'aura auran 02:30 ne dole akad'aura aure batareda Ango ya'iso ba a'bangaran su Hamut kuwa hazone yahana jirgin nasu sauka sefaman shawagi sukeyi ganin haka yasa Hamut saka rigar iska maisaukar lema d'aurawani yayi saman kujerarshi yamusu sallama yadiro daga sama yakusa isowa babu zato yayi ido hud'u dawata qatuwar bishiya kafin yayi wani yunquri yadaki wannan bishiyar saurin yin baya yayi dakanshi dakuma girjinshi hakan yasa qugunshi da cikinshi suka bugu sosai wani irin mugun ciwon ciki dana mara yaji alokaci d'aya qarasa fad'uwa qasa yayi cikin tsananin azaba yashigayin salati ciro wayar shi yayi cikin qarfin hali yakira Hammat yasanar dashi abinda yafaru dakuma Inda yake kafin wani lokaci sukazo babu jira akasureshi zuwa asibiti kowa hankalinshi amatuqar tashe Sarki Jabir Hajiya kilishi hajiya Fulani da mahaifiyar Hamidat wato Momcy se mahaifin Hamidat su hajiya Mariya kuwa suna gida suna addu'ar Allah yasa Hamut yamutu tsayin lokaci sannan doctor yafito duban su yayi cikin damuwa yace " Maimartaba muje office muyi magana " cikin tashin hankali Sarki jabir yace " nan duk iyayenshine kafadi meye matsalar " ajiyar zuciya doctor yayi yace " gaskiya Maimartaba Hamut yagamuda muguwar jarabawar ubangiji yasamu babbar matsala wadda tsakaninshi da mace sede kallo sabida bazai iya sauke haqqin aure wajan saduwaba sakamakon buguwar dayayi aguqunshi dakuma cibiyarshi yajawo mutuqar wasu jijiyoyi bance bazai warkeba har abada sabida komi yanagun Allah to amma dakamar wuya mude anan bazamu iyaba kuma bana tunanin akwai wani doctor dazai iya sede nace kuyimai addu'a " saga haka doctor yabar gurin cikin damuwa ta'be baki Momcy tayi tace " tab lalle ayko yazamadole yasakarmin 'ya bazai yiwu tazauna da mace ba " kallon mamaki kowa yabita dashi _Marmyn Zarah CE_ 👌🏻🤝🏻 *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *Page 3 & 4* *S* osai zuciyar Hammat tayunquro duban momcy yayi cikin 'bacin rai yace " toseme dan ansakar miki yarki to ammafa kisani duk sanadintane wannan abun yafaru na tabbata idan badan wannan auran ba bazaiyi gaggawaba wajan sakkowa daga jirgi ba sannan fad'ar doctor bafad'ar uban giji bace in sha Allah bro na zaiwarke nankusa kisani komameye yasameshi shi yafi qarfin akwatantashi da mace namiji ne tsayayye " Daga haka yanufi room din da Hamut yake afusace dubanta mahaifin Hamidat yayi cikin 'bacin rai yace " Salma kece kike fad'in haka dabakinki tabbas kinzama butulu to amma kisani idan har nine mahaifin Hamidat to batadawani miji wanda yawuce Hamut koda kuwa bazai warkeba har abada idan nasakejin wannan banzan furucin senayi mugun 'bata miki rai " shima barin gurin yayi cikin 'bacin rai Sosai hankalin Sarki jafar yatashi itako hajiya kilishi wasu hawaye masu d'umi taji suna sakkowa daga kuncinta hakama hajiya Fulani Hammat yana shiga yaga Hamut yasaka hannu saman fuskarshi hawaye nagangarowa tagefan fuskar shi sosai Hammat yaji zuciyar shi tasakeyin kunci sosai zama yayi yakamo hannunshi cikin tausayawa yabud'e baki zaiyi magana kafin yace komi Hamut yace " bro yanzu shikenan nida matata sede kallo nashiga uku kenan nazama rabin namiji Hamidat zata haqura tazauna dani ahaka ? " duk cikin kuka yake fad'in haka girgiza kai Hammat yashigayi yace " haba bro nasan kayarda da qaddara mai kyau dakuma marar kyau nasani zuciyarka batada qarfi musamman akan waccan yarinyar to amma dan Allah kasaka zuciyoyin iyayen mu susamu karfi inaso kadaure kanuna kamar bakadamuba sosai hakan zaisa Ammi tasamu karfin zuciya kukafa takeyi ayanzu haka shiko maimartaba duk irin dauriyar shi amma tashin hankali seda yabayyana acikin idanun shi karkadamu zaka warke in sha Allah zamuje China muga doctor komu d'akkoshi yadubaka kaji " jin haka yasa Hamut saurin share hawayen shi yace " in sha Allah zannunamasu Ammi kamar banida damuwa kuma inada tabbacin Hamidat bazata gujeniba koda majnun nazama nasan zata zauna dani cikin soyayya dakulawa " ajiyar zuciya Hammat yasauke yace " to Allah yasa haka " dede lokacin su Ammin sukashigo ganin su yasa Hamut tashi zaune dukda irin ciwon da kasan mararshi keyi amma haka yatashi yazauna sabida su Ammin suga kamar babu matsala saurin zama Ammin tayi tarungumoshi cikin damuwa tana zubda hawaye sosai zuciyar Hamut tasake karyewa amma yayi saurin sakin murmushi yace " haba Ammina nifa banajin ciwon komi kumani maganar doctor bata d'agamin hankaliba sabida nasan Allah shikeda komi kuma in sha Allah zanwarke nan kusa kude kuyimin addu'a Allah yasa nacinye wannan jarabawar muje gida yanzu banason kowa yasan matsalata a cikin masarautar mu bayanku nida kaina zan fahimtar da Hamidat kuma na tabbatar zata fahimta " Ajiyar zuciya Ammin tasauke shima Sarki jabir haka hajiya Fulani kuwa wasu hawayenne sukasake gangarowa daga idanunta shiko Abba girgirza kai yayi cikin tausayawa itako momcy tuni tabar cikin hospital din dede lokacin doctor yashigo duban fuskar Hamut yayi sosai yayi mamakin yadda yaganshi kamar babu damuwa atare dashi kafin doctor yayi magana Hamut yace " doctor kabani sallama muje gida banajin ciwon komi yanzu " kallonshi yayi sosai yace " kabari zuwa wani lokaci kasake samun sauqi sosai " doctor yanarufe baki Hamut yasakko daga gadon din sosai yaji mararshi ta amsa yamutsa fuska yayi sannan yace " bazan iya qara koda 5 minutes ba a cikin wannan hospital d'in koda nazauna babu abinda zaka'iya yimin tunda kace bazan warkeba idan kaga zaka'iya kazo gida kaga yadda jikin nawa yake daga haka yafita ranshi a'bace yana fita yabud'e motar Hammat yashiga wasu irin hawaye yaji mazu zafi sosai suna zubowa cikin idanunshi cikin sauri Hammat yafito shiga motar yayi driver yaja cigaba da kwantar mai da hankali Hammat yayi magungunan shi doctor yabamasu Ammin suka taho Itako Momcy tana fitowa tanufi masarautar kai tsaye tanufi part d'in Hamut d'in tana shiga tashiga kallon ko'ina tabbas ankashe dukiya cikin wannan part d'in Hamidat dake zaune cikin qawayenta cikin alhinin rashin lafiyar Hamut d'in tataso rungume Momcy tayi tasaki kuka tace " Momcy dan Allah kikaini wajan Hamut naganshi banaso yamutu in......." Kafin taqarasa Momcy tarufemata baki tazata zuwa bedroom zaunar da'ita tayi bakin bed tadubeta sosai tace " ke Hamidat garama kibar wannan kukan dan kam yazama dole kurabu keda Hamut ahalin dayake ciki yanzu babu wata macan dazata iya zama dashi ni nasan yanayin ki banzama daga cikin iyayennan wa'inda basusanin yaya rayuwar yaransu takeba nasan abinda zaki'iya jurewa dakuma Wanda bazaki'iya to tabbas bazaki iya jure zamada Hamut ba " Sosai Hamidat taji kanta yad'aure sosai tadubi Momcy tace " towai maiye matsalar dan Allah kisanar dani " batare dajin wata shakkaba tasanar da'ita komi kuka Hamidat tasaki tace " kungani ko gashi kun tabani magunguna harma sunwuce qa'ida nashiga Uku " Miqewa Momcy tayi tace " ina sauraranki naji wace shawara kika yanke idan kince bazaki zaunaba to ina bayanki 💯 idan kuma kikace zaki zauna tobana tare dake " Daga haka Momcy tafita kasa miqewa Hamidat tayi sabida tsananin razana da lamarin tana nan a zaune tsayin lokaci har su Hamut suka qaraso cikin tamke fuska Hammat yadubi qawayen Hamidat yace " to ay yakamata kutafi ko bakuji anfara kiran sallar magrip bane kuje driver yakaiku gida bayan Hamut yashiga cikin bedroom Hammat yakira Ansar yace yaje part d'in shi yad'auki kud'i yabama qawayen Hamidat hakan kuwa yayi suna qoqarin shiga motar yabasu sosai sukayi mamakin yawan kud'in bin cikin bedroom d'in Hamut yayi da kallo sabida yadda akatsara komi duban saman bed din yayi wasu had'addun kayane aka'aje mishi da'alamu wa'inda zaije wajan d'aurin auran dasune saurin kauda kanshi yayi yashiga toilet yayi wanka yayi alwala yafito cikin sanyin jiki yashirya cikin bedroom yayi sallah har issha'i sannan yad'auki kayan yasaka woow gaskiya yayi masifar yin kyau wayyo Allah ahaka kamar babu wata damuwa ajikin shi fita yayi yanufi bedroom d'in Hamidat zaune take tarasa abinda yakemata dad'i jin kamshin turaranshi yasata saurin d'ago idanunta tazubasu kanshi take taji jikinta yadauki shauqi buqata tafara taso mata Qarasowa yayi gareta yasaki murmushin qarfin hali yace " my B sorry seyanzu kike ganina haka Allah yaso zomuje wajan iyayenmu susakamana albarka idan mukadawo zansanar dake komi nasan bazaki barniba koda girman qaddarar yafi haka " ta'be baki Hamidat tayi tace " basekace komiba nasan komi amma gaskiya banajin zan'iya jurewa zanbada d'an lokaci qalilan idan naga babu labari to kam zannemar ma kaina mafita " sosai Hamut yaji wata irin faduwar gaba sabida baiyi tsammanin Hamidat zata'iya furtame hakan ba Comment and share please _Marmyn Zarah CE_ *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *Page 5 & 6* *S* osai jikin shi yayi sanyi sake dubanta yayi yace " kina nufin zaki'iya barina dukda irin son dakike iqirarin yimin ? " kauda kanta tayi tace " zakaso na'aykata zina ? " sosai maganar tadaki zuciyar shi amma seyayi qoqarin shanyewa " yace " lna roqon Allah yakareki daga aykata hakan har abada amma tsayin lokaci bakida aure kinkumayi haquri maiyasa yanzu bazakiyiba ? ajiyar zuciya tasauke tace " wannan yazama dole nayi haquri sabida banida miji amma yanzu inadashi kaga kenan haquri baikamaceniba " jinjina kai yayi yace " hakane nikuma zanyi iya qoqarina wajan samar miki mafita muje mugaida su Ammi " Kama hannunta yayi suka fita wajan Maimartaba sukafara zuwa bayan sungaidashi suka zauna kiran jakadiya Maimartaba yasa akayi yasata takira duka matanshi babu jimawa kowa ya halarci parlour addu'a Sarki Jabir yayi sannan yafarayimusu nasiha bayan nan yabama su Ammi dama itama nasiha tayimusu sosai anazuwa wajan hajiya hajara da hajiya Mariya cewa sukayi aysu basuda abincewa duk sunfad'i abinda yakamata amma ni inadawata tunasarwa cewar hajiya hajara auran Yarima Hamut shine aure nafarko kuma auran babban magajin Sarki amma banga anshirya wasu daga cikin al'adun cikin masarautar nan ba musamman shinfid'a farin qyalle asaman gadon Gimbiya dan tabbatar da cikar kamalarta dakuma tabbatar dacewa takawo kimarta cikin masarautar nan to yaya abin yake ko akwai wata matsalane ? " Nisawa Sarki jabir yayi yace " kemakince al'ada ba addiniba don haka babu wannan maganar yin hakan baidaceba zamani yacanza abubuwamasun canza dan haka anbar wannan shirman kuta....... " hakan bazai yiwuba yazama dole ayi Jabir ina raye bazakuzomin dawasu sauye sauye ba dan haka Jakadiya kije kitanadi farin qyalle kamar yadda akasaba sannan kitambayi gimbiya idan tana cikin tsarki idan kuma tana cikin lalura irin ta mata toki tambayeta yaushe zatayi tsarki semujira zuwa lokacin dazatasamu tsarki se a aywatar da lamarin " Mahaifiyar Sarki Jabir kefad'in haka duban Sarki Jabir tayi tace " koda bayan raina banyarda ajanye wannan al'adarba " zama tayi tashiga yima Hamut fad'a shida Hamidat shiko Hamut sosai hankalinshi yatashi sabida bayaso kowa yasan matsalar dayake ciki ayanzu itama Ammin sosai hankalinta yatashi bayan tagama aka sallamesu suka koma part d'in su Suna shiga Hamidat tanufi cikin bedroom d'in ta cikin 'bacinrai bin bayanta Hamut yayi zama yayi bakin bed yajawota jikin shi cikin lallashi yace " my B dan Allah kiyimin wani taimako d'aya kicema Jakadiya kina cikin jinin haila sannan kice kwanaki 7 kikeyi kuma jiya kikafara in sha Allah nanda kwanaki 6 zansamu mafita gobe doctor zezo daga China inasaran samun lafiya da taimakonshi da yardar Allah dan Allah My B kiyimin wannan koda shine alfarma taqarshe dazakiyimin arayuwata " Fesar da iska tayi daga cikin bakinta tace " shi kenan amma idan lokacin yayi babu wata mafita fa yaya zakayi " sake dubanta yayi yace " haba B yakikeyin abubuwa kamar babu soyayya tsakanina dake kisanifa danke nikeyin komi hatta aykin pilot kekinsan bashine ra'ayinaba bakuma shine ra'ayin iyayenaba nawa ra'ayin irin na bro nane ra'ayin iyayena kuwa nazama doctor kekuma nazama pilot shine burinki sabida girman son danikeyimiki nabar ra'ayin iyayena nabar nawa nabi naki sabida nazo gareki nayi gaggawa sanadin hakan nafad'o yau gashi sanadin zamana pilot nacikaro da wannan muguwar matsalar wadda zata'iyasaka kimata raguwa nayi tunanin kece mai lallashina kece maizama dani har abada amma segashi ko kwana 1 kinaneman kigagara zama dani kinbani mamaki Hamidat wallahi kinbani mamaki kintambayeni idan kwanaki 6 suka qare bansamu mafitaba yayazanyi ko to kiji da kyau zan sakeki kuma nasanarmakowa cewa banida lafiya ni Hamut bancika namiji ba bazan iya kusantar mace ba zanyi hakan koda kuwa sanadin hakan baqinciki zaisa narasa rayuwata sannan zuciyata zatababbatar mini cewa nafad'i a soyayyar dana gina da yarinyar datun tana 12 yrs har zuwa 23 yrs amma nasamu fad'uwa godiya zanyi miki ko me Hamidat kodiyar tadace dake Thanks har abada hakan zanta furtawa agareki " yaqarashe fad'ar hakan cikin rawar murya yamiqe yafita afusace Bayan fitar shi Jakadiya tashigo tambayar Hamidat tayi tabata amsa akan cewa tana cikin jini shiko Hamut fita yayi daga part d'in yanufi part d'in Ammi kaitsaye cikin bedroom d'in ta yanufa zaune yasameta itama tana cikin nazari kwanciya yayi saman bed d'in yad'aura kanshi saman cinyarta yasaki kuka maicin zuciya hatta numfashinshi kaucewa yashigayi sabida tsananin kuka sosai Hankalin Ammi yatashi dafa qirjinshi tayi tashiga yime addu'a tsayin lokaci sannan tace " Hassan daure kaitafad'in Innalinlahi wa'inna ilaihirraju'uuuu koda acikin zuciyar kane kaji Hassanuna dan Allah nasan zuciyarka akwai taushi da sanyi kaji " fad'i yashigayi cikin zuciyar shi ahankali yaji zuciyar shi tanayin sanyi har yafara furtawa a fili tsayin lokaci sannan yatashi zaune yadubi Ammi yace " Ammi Hamidat zatabarni Ammi ashe Hamidat bazatayimin halacci ba nafara sarewa inaji kamar bazan warkeba kenan bazan iya amsa sunan...... " Dakatar dashi Ammi tayi tace " haba Hassan nasanka dahaquri kasani idan Hamidat taqika inada tabbacin Allah zaisakamaka dawadda tafita kuma in sha Allah zakasamu lafiya bakata'bayin tunanin Allah zaijarafceka dawannan laluraba kuma segashi yajarafceka kuma in sha Allah zaisake jaraftarka da sauqi ammafa idan ka'amshi wannan qaddarar hannu 2 kayi godiya ga Allah kayi haquri Huseen yacemin gone doctor zaizo in sha Allah zamusamu mafita zaka warke kaji kaje kaci abinci kayimin alqawarin zakaci " jinjina kai yayi sannan yafita binshi dakallo Ammin tayi cikin tausayawa Hajiya Fulani yau itace da Ayki kamar koda yaushe tashirya tsaf tanufi part d'in Sarki Jabir tana shiga yamiqe daga zaunan dayake zaishiga bedroom cikin sauri tasha gabanshi dandanan hawaye suka cika idanunta tace " dan Allah Maimartaba idan wani abu nayimaka kasanar dani tsayin wasu shekaru baka kulani idan kasakenine kasanar dani dan Allah nasan matsayina " tsaki yaja yabi gefanta yawuce batare dayace komi ba Inasake tunasar daku cewa banayin typing ranar Friday Comments and shine please _Marmyn Zarah Ce_ 👌🏻🤝🏻 *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *Page 7 & 8* *S* osai zuciyarta taqara shiga qunci jikinta yayi sanyi sosai fita tayi daga part d'in jiki babu qarfi tana shiga part d'inta tanufi bedroom kai tsaye dubanta Fadil yayi cikin damuwa sannan yamaida dubanshi kan Fadila kafin yace komi Fadila tace " a a yaya basekace komiba mucigaba dayima Mom addu'a Allah yayaye mata damuwarta kaji " daga haka tamiqe cikin damuwa tashiga bedroom shima miqewa yayi yabar part d'in baki d'aya sosai hankalin Hanan yayi matuqar tashi sabida jin sautin kukan Hamut datayi a cikin bedroom d'in Ammi kasa kwanciya tayi hakan yasa dole tafito tanufi bedroom d'in Ammi bayan taji fitar Hamut d'in bakinta d'auke da sallama tashiga jin sallamar Hanan yasa Ammin saurin share hawayen fuskarta zama Hanan tayi fuskarta d'auke damatuqar damuwa duban Ammin tayi cikin raunin murya tace " Ammina tabbas akwai damuwa atare daku da yaya Hamut dan Allah Ammi meke faruwa koda bazan'iya yin komiba wajan kawo mafita ba amma zan'iyayin addu'a dan Allah Ammina meke faruwa ne ? " Ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " haba Hanan babu komi kinji kinsande halin rayuwa watarana farinciki watarana baqinciki dole akwai haka cikin rayuwa karki damu kinji zewuce in sha Allah nan kusa " Jinjina kai Hanan tayi tace " hakane Ammina amma bakisaba 'boyemin komiba duk abinda yake damunki kafinsu yaya Hamut susani ni nasani ina tunanin dan nakasance mace d'aya tak acikinsu shiyasa kike fad'amin damuwarki sukuma kiboye musu amma yau gashi Ammina tana'boyemin damuwarta amma tabbas zanshiga damuwa sosai yayana Hamut wanda yake sakarmin fuska yayimin murmushi idan inacikin damuwa yasani farinciki yau gashi yanacikin damuwa banida hanyar sakashi murmushi tabbas dole nashiga damuwa " miqewa tayi jiki a sanyaye zatabar bedroom d'in har takai bakin qofar Ammin tace " Hanan dawo kizauna " komawa tayi tazauna cikin sanyin jiki yimata nuni tayi tada kwanta saman cinyarta kamar yadda tasaba babu musu takwantar dakanta saman cinyar Ammin ajiyar zuciya Ammi tasauke sannan tace " tabbas inada damuwa Hanan kuma damuwar akankine sauran kad'an kikammala karatunki dakin gama aure zakiyi bansan kokinada wanda kikesoba nikuma banason tauye miki dukkan abinda kikeso amma bazanji dad'iba idan baki aure wanda nikeso ki'auraba tsayin shekaru nike jiran wannan ranar amma bazan iya tusasakiba dukda faruwar hakan zaitona wani sirri wanda banaso yafita amma yin hakan shine zai dauwamarmin da wacce nike tsananin qauna ataredani har abada dukda cewa zan fuskanci qalubale sosai acikin Masarautar nan amma zanjure dan cimma burina kinji damuwata Hanan shikuma Hassan bansan meye damuwarshi ba nima yaqi sanar dani hakan yasakesakani cikin damuwa " Tashi zaune Hanan tayi tashare hawayen fuskarta tace " Ammin koda akwai wanda nikeso kamar raina wallahi zanfitar dashi na'amshi za'binki zankumayi farincikin za'bin Ammina balle babu kowa ataredani Ammi karatuna nasaka agaba Ammina na'amshi za'binki tun yanzu Ammina kiyi farinciki shikuma yayana Hamut muyimai addu'a babu abinda yafiqarfin addu'a sannan Ammina wane sirrine zaitonu kuma wace irin matsala zaki fuskanta ? " Murmushi Ammin tayi tarungumota cikinta tace " karki damuwa zuwa lokacin zakisan komi ayanzu banida amsha nayi farinciki sosai kuma nasakeyima Allah godiya dayabani ke matsayin 'ya agareni Allah yayi miki albarka tashi kije ki kwanta kinji " murmushi Hanan tayi tasumbaci kuncin Ammin sannan tamiqe tayimata sedasafe sannan tafita Jiki sanyaye Hamut yashiga part d'in nashi bin inda akajera kayan abinci dana motsa baki yayi sakejin damuwa yayi cikin bedroom d'in shi yanufa yana shiga yarage kayan jikin shi yashiga wanka tsayin lokaci sannan yafito yana dafe da mararshi sabida yadda yakejin ciwo ko yaya yamotsa shiryawa yayi cikin shigar bacci sannan yafito bedroom d'in Hamidat yashiga zaune yasameta tanayin waya da momcy ta cikin sanyin murya yace " idan kingama kifito parlour ina jiranki " zuyawa yayi yafita wajan abincin yanufa leder dayagani agefe yabud'e kajine manya guda 2 aciki da yoghurt mai sanyi sekuma nau'ikan abinci kalakala agurin kasa koda qwaqqwaran motsi yayi sabida yadda yaji zuciyarshi tasake shiga qunci sosai tuno maganar Ammi yayi da alqawarin dayayi mata akan zaici abinci hakan yasa yashiga zuba abincin cikin sanyin jiki yafara d'ibar abincin yanaci badan yanajin dad'in shiba sedan alqawarin dayayima Ammi kawai yasa yakeci dede lokacin Hamidat tafito ahankali take taku kamar maitausayin qasa sanye take cikin kayan bacci masu bin jiki sun bayayyana surar jikinta sosai tana qarasowa tazauna daf dashi sosai kwantar dakanta tayi saman kafadarshi tad'aura hannunta saman sumar kirjinshi wadda takwanta luf cikin lokaci kad'an taji kasala tamamaye jikinta ajiyar zuciya Hamut yasauke yace " yakamata muci abinci ko ? " shagwa'be fuska tayi tace " jikina babu qarfi please kabani " rumtse idanunshi yayi sannan yace shikenan gyara zaman naki ahaka bazai yiwuba " gyara zamanta tayi ledar kajin yajawo yabud'e duban kaji tayi tace " a a my D wannan basuda amfani agareni ayau kabari sezuwa ranar daka warke aranarne zanjini amatsayin cikakkiyar amarya ba yauba yanzu irin abincinka zanci " sosai maganar tadaki zuciyar Hamut amma beko iya cewa komiba bata nashi abincin yashigayi har taqoshi sannan yamiqe yanufi bedroom batare dayacemata komiba yana shiga yakwanta saman bed idanunshi nakallon sama hawaye suka shiga gangarowa tagefan fuskarshi babu jimawa Hamidat tashigo cikin bedroom d'in hawa tayi saban bed d'in takwanta saban qirjinshi tashiga shafa sumar qirjinshi ganin hawaye nasauka tagefan fuskarshi tace " haba my D nifa karkaga lefina iya gaskiyata nafad'a idan na'boyemaka najekuma na'aykata kuskurefa yaya zakad'aukeni ? Wallahi bazan iya jure lokaci maitsayi batare dasamun kulawar namijiba My D kafahimta naqosa namatsu dazuwan wannan ranar yawancin dare inakasayin bacci sabida tasowar shi'awata tunaka kawai zanyi naji yanayina yacanza My D balle yau gani gaka dan Allah kasanaji sassauci koyayane tunda har kaga na'iyafurtawa duk irin kunyar mace tabbas akwai matsala please help me my D " Wani irin kunlewa yaji zuciyarshi tayi gawani irin zafi datashigayime jan numfashi yashigayi dasauri dasauri dafe setin zuciyar tashi yayi yashigayin magana cikin wahala " karkidamu My B nayimiki alqawarin bazan bari kicutuba koda bansamu lafiyaba zansamar miki damafita in sha Allah kuma yau zanyi iya iyawata nasaki kibanbance sauran dararan dasukawuce abaya da wannan daran nayau " daga haka yajawota sosai yasaka bakinshi cikin nata yafara sarrafata sosai yake aykamata saqonni cikin salo ahaka kamar zai'iya aywatar dakomi amma kass itako Hamidat sosai tarikice sake mannewa takeyi ajikin shi sosai yatsinci kanshi dajin tausayinta Zameta yayi daga jikin shi yashiga toilet cikin Sauri tashi tayi zaune tanasauke numfashi sosai takecikin tsananin buqata Shiko yanashiga zama yayi yadafe kanshi yanasakin muguwar ajiyar zuciya gazafin zuciya yanaji sosai Kamar zuciyar tashi zata qone sabida zafi tsayin lokaci sannan yad'auro alwala yafito bai Kalli inda takeba yashinfid'a abin Sallah yatada sallah sauka Hamidat tayi daga bed d'in tabar cikin bedroom d'in Cikin wani yanayi Shiko Hamut kwana yayi sallah awannan daran hakama Hammat da Ammi duk sunayime addu'ar samun lafiya Washegari misalin 3pm doctor ya'iso Nigeria kasancewar tun jiya yataso Hammat neyaje filin jirgi dakanshi yataho dashi koda Suka'isa cikin masarautar nanfa gulma tatashi kowa yanatambaya me wannan d'an China yazoyi cikin masarauta ayau Kiran jakadiya hajiya Mariya tayi cikin part d'inta itama hajiya tana cikin part d'in duban jakadiya sukayi hajiya Mariya tace " jakadiya tabbas akwai abinda ake 'boyemana acikin masarautar nan naga hajiya Salma tashigo cikin masarautar nan jiya afusace hadima larai tacemin taji tanacema gimbiya Hamidat bazai yiyuba bazatabari 'Yarta tazaunada namiji irin maimatsala ta Hamut ba tabbas akwai wata aqasa dubada daga airport akawuce dashi asibiti wai yasamu accident segashi yadawo babu alamar ciwo jikinshi Sekuma maimartaba yafara qoqarin hana aywatar da al'adar shinfid'a farin gyalle bayan haka gimbiya tace tanayin jini senan dakwanaki 6 bayan Kowa yasan yanzu ba'ayin haka anatsara komi a yadda yakamata Lalle akwai wani abu hmmmm ayau kam nizan rikita komi jakadiya inaso kiyi duk yadda zakiyi kigano mana wani abu idan kikayi hakan kinada kaso maitsoka nikuma zanje wajan hajiya nazugata Sena rikita komi " Tashi jakadiya Tayi tace " nikuma sena ganomuku komi "fita tayi cikin sauri part d'in Hamut tanufa zaune tasamu Hamidat itada hadimanta gaidata tayi cikin girmamawa sannan tad'an zauna jim bataga alamar cewa Hamut yana cikin part d'in ba hakan yasa tatashi tafita zuwa part d'in Ammi nanma babu Hamut ba Hammat se Ansar da Hanan zaune gaida Ammi tayi sannan tace " Allah shi taimakeki Allah yaqaramiki lafiya dama zuwanayi natambaya naga anyi baqo maiyakamata akawo mishi tunda naga shi bad'an Nigeria bane dole za'asamu banbancin cima " dubanta Ammi tayi tasaki murmushi tace " a a wannan baqon Husain ne kuma lamarine na aykinsu dan haka shi yatanadar mishi komi kuma kinsan halin Husain bayason anashiga cikin harkarshi idan kuma zakishiga tojeki kitambayeshi babu ruwan hajiya kilishi " zaro ido Jakadiya tayi tace " ina nina isa yarima Hammat a a nabarki lafiya " daga haka tamiqe tafita binta hanan tayi dakallo sannan tadubi Ammi tace " Ammina nifa gaskiya wannan jakadiyar banfa yarda da'itaba tafiye gulma " Murmushi Ammi tayi tace " ay bama itakad'eba akwasu dayawa kede shi'anin gidan sarautar se ahankali " tsaki Ansar yaja yamiqe yace " Allah yasa nakama mata tana gulmana wallahi daga ranar senasaka ancanzamata kamanni " daga haka yabar parlour afusace girgiza kai Ammin tayi tace " shegiyar zuciya kamar Husain shide hassan babu ruwanshi " murmushi Hanan tayi tace " hakane amma shikuma akwai jin kai da miskilanci " murmushi Ammin tasakeyi tace " ay wannan jinine Hanan sarauta gaba da baya kinga kuwa dole ayi jin kai " murmushi Hanan tasakeyi tace hakane kam a part d'in Hammat doctor yake duba Hamut tundayazo yakeyin aykin har dare amma kamar babu nasara misalin 9:pm doctor yadubi Hamut da Hammat yace " gaskiya sede kayi haquri nayi duk abinda yakamata nayi amma wa'innan jijiyoyin sunriga sun mutu kwata kwata bazasu sakeyin ayki ba kayi haquri zanbaka magani zakadenajin ciwon marar k......" kafin yaqarasa Hamut yamiqe yace banabuqatar maganin naka nagode Hammat kasallameshi kasa akaishi masaukinshi zuwa safe yakoma china kuje kudawo inason magana dakai " ganin yadda ranshi ya'baci yasa Hammat yin abinda Hamut yace bayan yasallameshi yadawo zama yayi kusada Hamut d'in idanunshi sunyi jah sabida tsananin 'bacin rai kafin Hammat yayi magana Hamut yadubeshi cikin damuwa yace " d'an uwana ayau inaso kanunamin qarfin dangantaka nasan babu alfarma agaremu tsakanin ni dakuma kai amma ayau zanroqeka alfarma nakumasan zakayimin ita sabida girman alfarmarne yasa naroqeka nasan duk abinda nikeso kaima shi kakeso natabbatar dahakan ayauma zansake tabbatarwa!!!!!!!!!!! Hammat Inaso kayi auran sirri kaida matata Hamidat ko ita banaso tasan haka idan kayi haka zan......." " dakata Hamut bazanyiba bakuma zan iyaba kai kasan banida ra'yin mace balle matarka Hamidat yarinyar danayi matuqar tsana ina gaskiya bazan iyaba " miqewa Hamut yayi yashare hawayen fuskarshi yanufi hanyar fita ja yayi yatsaya yace " tabbas ayau natabbatar dacewa Hammat bazai iya yin musayar ruheey da Hamut ba kasani idan narasa Hamidat tabbas nima zakarasani dama iya haka qarfin dangantakarmu take dukda rayuwa damukayi a ciki d'aya kuma lokaci d'aya dama ba uwa d'ayace tahaifemuba dabazanji damuwaba dan kaqi ceto rayuwataba to amma kasani tabbas zantafi nabarka " hannu yasaka zai bud'e qofar Hammat yayi saurin kamo hannunshi dubanshi yayi yadda hawaye suka wankemai fuska sharemai hawayen yayi yace " zanyimaka duk yadda kakeso amma kasani zuciyata bazata ta'ba son Hamidat ba " ajiyar zuciya Hamut yasauke yace " hakan nikeso duk ranar dakasota bazan iya yafe makaba inaji ajikina zanwarke nangaba in sha Allah zansaki Hamidat saki batare dakowa yasaniba zamuje ad'aura maka aure da'ita ayau tunda batada iddata akanta zandawo nace mata namayar da'ita kuma nasamu lafiya zakazama miji agareta amma nasirri duk dare zakajemata amatsayin nine kuma yazama dole kakusanceta amatsayin nine tabbas zanji babu dad'i cikin zuciyata amma hakan zaifimin sauqi akan ace wanine ta'aura duk ranar dana warke zakasaketa tadawo gareni komi dad'ewa " rumtse ido Hammat yayi yace " tayaya Hamut idan bata ganeni takomiba zata ganeni ta yanayi dakuma launin idanuna Hamut tayaya zan'iya kusantar yarinyar dakabama zuciyarka tun tana 'yar qaramarta k........" dakatar dashi Hamut yayi dafad'in zan'iya sadaukar dakomi akan farincikin Hamidat kuma kai d'an'uwanane idan wanine yayi hakan to wallahi sena kasheshi sannan maganar lauyin idanu natanadi ledar dazakasama idanun naka yanayi kuma kayi qoqarin setashi yadawo irin nawa idan kayi haka zancigaba da rayuwa akasin haka kuma mutuwa zanyi zanje nayima Ammi bayanin komi ita kad'e nikeso tasani sabida banta'ba 'boyemata komiba bakumazanfara akan wannan ba " Comments and shire please [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *Page 9 & 10* *Y* ana fita yanufi wajan Ammin yana shiga Hanan da Ansar dake parlour sukayi saurin miqewa suna gaidashi bai kallesuba baikumace komiba abinda bahalinshiba yana shiga yasamu Ammi tsaye da'alama tana cikin tunani sosai zama yayi sannan yace " Ammi " saurin juyowa tayi sabida ko sallamar shi batajiba sabida tana cikin tunani saurin zama tayi agefanshi kafin tayi magana yayi saurin cewa " shima wannan doctor yacemin bazan warkeba Ammai nikuma har yanzu bancire raiba inaji ajikina zanwarke ko Ammi? " yaqarashe fad'ar hakan cikin rawar murya " saurin kamo hannunshi Ammi tayi tashiga lallashin shi ajiyar zuciya yasauke mai qarfi yace " Ammi yaya zanyi banaso kowa yasan matsalata bayan ku shine nayanke wata shawara idan har akayimin hakan zansamu sauqin rad'ad'in zafin da zuciyata keyi idan kuma bansamu hakanba tabbas rayuwata tanacikin hatsari Ammi inaso Hammat ya'auri Hamidat amma auran Sirri batare dasanin kowaba koda ita Hamidat d'in banaso tasani koda Hammat zeje mata inaso yaje amatsayin ni bayan nasamu lafiya seyasaketa tadawo gareni idan akayi hakan shikenan babu wanda zaisan inada wannan lalurar kinji Ammi banason auran yawuce gobe sabida kinga nanda kwanaki 6 zasusake tasar da wannan banzar al'adar " ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " haba Hassan karson Hamidat yasaka kafarayin abu cikin rashin tunani kana raye shima Hussain yana raye kuyi tarayya da mace 1 d'aya gaskiya hakan babu tsari Hassan nasan kishima bazai barka kazauna lafiya ba son dakakeyima Hamidat yakai matakin dazakayi mugun kishi akanta kagakuwa hakan zai'iyajawo muku rashin jituwa kaida d'an'uwanka bazanso hakaba kuntashi babu maijin kanku tun yarinta bazanjuri ganin akasin hakaba bayan girmanku kacanza wani tunanin kaji wannan tunanin naka baiyiba " miqewa yayi zaifita cikin zafin zuciya saurin dakatar dashi Ammi tayi dafad'in " dawo kazauna Hassan ashe akwai ranar dazakanunamin fushinka akaina Hassan karkasa naji cewa Hamidat batadace dakaiba idan har zaka'iyayin fushi dani akan lamarinta to tabbas zance bakudaceba inama hamidat tanasonka kamar yadda kakesonta datarufamaka asiri data zauna dakai natsawon lokaci ahaka dakarfin buqatar tata yagudu daga gareta sabida tsananin soyayya amma babu komi itama tanada uziri mai qarfi sabida kowace mace da'irinta naji zanyarda kasaki Hamidat Hussain ya'aureta amma inada nawa sharad'in nafarko yazama dole kasanar ma Hamidat kalmar saki taji da kunnanta sabida sakin yahalarta dama batada idda akanta sannan kasan yadda zakayi kar wanda yaji labarin sakin sannan karubuta takardar sakin kakawomin kuma kasan yadda zakayi tajikamar kaine kasake mayar da'ita amatsayin mata sannan kuma yazama dole kakoma bedroom d'in sama sabida gujema abinda idanunka zasugani kosuji tsakanin Hussain da Hamidat sannan yazama dole kaguji ta'ba koda hannunta sabida tatashi daga matsayin matarka a lokacin sharad'i na 2 wanda kuma shine maiwuya agareka nasani amma idan kace a a tonima zance a a inaso ka'auri Hanan kuma nima agobe nikeso " " zaro ido Hamut yayi yadubi Ammi yace " ni na auri Hanan Ammi dan Allah kicanza wani sharad'in bazan iya yin wannan ba matsayin qanwa nad'auki Hanan bayan wannan babu wani kuma gata tayi yarinya dayawa Ammi kinsan banason auran qaramar yarinya batun yanzuba sannan kuma tayaya zan'iya duban Maimartaba dasauran mutane nace zanqara aure bayan kwanaki 2 kacal dayin aure na dole za'ayimin tambayoyin dabani da amsarsu sannan kinsan al'adar Family mu bakata'ba auran wadda ba nijinmuba kuma kinsan Hanan bajinimubace dan Allah Ammi kicanza wani sharad'in naji duk wanda kika fad'i akan Hamidat duk zancikasu in sha Allah amma wannan akwai matsala " zama Ammi tayi tace " duk nasan dahaka kai babu ruwanka kabarni dakomi kuma ay dakake maganar Hanan tayimaka yarinya sosai aykai yanzu yarinyar yadace dakai sabida itace bazatadamu dawani haqqi nata na auratayya akankaba hasalima tsoran lamarin zatad'ingayi idan baka kulatabama natsuwa zatasamu kaga kenan har zuwa lokacin dazakasamu lafiya bazata nuna qosawaba sannan naji kacigaba dad'aukar Hanan matsayin qanwa zanfijin dad'in hakan dan nasan bazaka tsanetaba idan kasamaranka cewa qanwar kace tun tuni nakeson ka'auri Hanan amma senaga hankalinka yanakan Hamidat kuma kazurfafa sosai shiyasa nabarka nafarayin tunani akan Hussain amma shi inajin shakka akanshi bashida yatsani Hanan sosai fiye dakima nikuma banason Hanan tasha wahala ko kad'an itad'in Amanar zuciyatace Hassan " saurin kallon Ammi Hassan yayi yajinjina kai yace " amma Ammi nifa gaskiya koda nawarke banajin zan'iya yin mu'amalar aure da Hanan gaskiya zanji kunyar lamarin qanwata wadda narena haba Ammi meyasa baki kai tunaninki kan Ansar ba shine dede ita kuma sun shaqu sosai " mirmushi Ammi tayi tace " nafika sanin haka ni zuciyata kai taza'bar ma Hanan ba kowaba sannan magana kan bazaka'iya sauke mata haqqintaba bayan kasamu lafiya wannan bayanzu yakamata kayanke hukunciba kajira zuwa lokacin sekabani amsa asannan ne zangamsu daduk maganarka idan ka'amince danawa sharad'in tonima na'amince danaka kuma zanji dakomi " tashi tsaye Hassan yayi be dubetaba sabida baiji dad'in sharad'in nata na 2 ba yace " na amince " daga haka yanufi hanyar fita dede lokacin Hussain yashigo duban fuskar Hassan yayi yaga babu walwala ajiyar zuciya yasauke cikin zuciyar shi yace " Allah yasa Ammi bata amince dawannan mugun tunanin nakaba " zama yayi a'inda Hassan yatashi yace " Ammi kinji wani banzan tunani da Hamut yayi ko hmmm tayaya zan'iyayin hakan? " dubanshi Ammi tayi tace " ayko yazama dole kayi sannan inaso kasa aranka cewa aure ne zakayi nad'ind'ind'in da Hamidat banawani lokaciba kamar yadda Hassan yake tunani nasan daga lokacin daka auri Hamidat kishi zaisa Hassan yafarajin son hamidat yana raguwa cikin zuciyar shi zuwa wani lokaci zai manta da'ita daganan semusanar dakowa komi shiyasa nabashi umarnin auran Hanan dan kar yayi 2-0 " miqewa Hussain yayi yace " maine Ammi Auran Hanan ga Hamut ina Ammi zakisaka yarinya taqara renamu yarinya qarama gaskiya ni kam bangoyi bayan hakaba sannan bazan iya yin auran dindindin da Hamidat ba sabida banasonta ko kad'an kuma bazan sotaba wallahi badan karfin soyayyar danikeyima Hamut ba dabazanyi wannan auran sirrin ba amma zatagane shayi ruwane wallahi senayi maganinta kuma ni bazan iya auranta na dindindin ba yana warkewa zansaketa suqarata can koma yabar sonta nikam babu ruwana " daga haka yanufi hanyar fita girgiza kai Ammi tayi tace " jeka masifafan banza kawai aykai dama ba'ataba dedetawa dakai kwata kwata bakada fahimta wannan zuciyar taka maizafin tsiya Allah yanunamin lokacin dazatayi sanyi natabbata dakaine nasakama irin sharad'in Hassan bazamu kwashe lafiya ba ni bansan ina kakakwaso wannan zuciyar banzarba da shegen taurin kai ga kafiya kayimata duk abinda kagadama ita taja dama ance idan bakayi sharar masallaciba tokayi tarumfar kasuwa dama kaine dede Hamidat d'in " sosai Hammat yaji zuciyar shi tasakeyin zafi sosai yana fita yadubi inda Hanan da Ansar suke kiransu yayi sukataso cikin sauri babu magana yafalle Ansar damari yace " maganar mekukeyi kasa kasa kamo kunnan Hanan yayi yamurd'e daqarfi har sedataji kamar zata saki fitsari sabida azabar zafi qara tasaki hakan yasa Ammi saurin fitowa kafin taqaraso Hammat yayi magana kasa kasa yadda Ammin bazatajiba " idan har Ammi ta tambayeki akan cewa kinason Hammut kikace eh to wallahi sekinyi nadama " saurin sakinta yayi yafita daga parlour kafin Ammi taqaraso kuka Hanan tasaki dede lokacin Ammin taqaraso rungumeta tayi tashiga lallashinta itako kanta yad'aure tarasa gane mai Hammat yake nufi tayaya zatace batason Yayanta wanda tafiji dashi duk cikin su tofa yaya kenan kuyi haquri dawannan sunqi bamu wuta wannan kad'e nasamuyi sabida babu wuta shima sedanakai cajin wayar in sha Allah gobe zanyimuku Akwai banbanci idan basubamu wutaba zankai carjin in sha Allah kuyi haquri badaga ni bane daga nefa ne naso page d'in yau yafi haka yawa to amma yaya zanyi tunda babu carji awayar Affuwan sannan gawata sanarwa wata baiqar Allah wato Zarah bala tayi alqawarin biyama mutun 2 kudin book amma wanda yayi sharhi mai kyau akan book d'in duka biyu bawai wannan book d'in kad'e ba zaku'iyayin sharhin akan ko wanne book d'in daga Mugun Sartse return har Musayar Ruheey Allah yabama mai rabo sa'a Comment and shire please _Marmyn Zarah Ce_ 👌🏻🤝🏻 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *Page 11 & 12* *S* akin ajiyar zuciya Hanan tayi cikin sanyin muryarta tace Ammi babu komifa ay idan dasabo nasaba da halin yaya Hammat " zame jikinta tayi daga na Ammi ahankali kai tsaye bedroom tanufa bin bayanta da kallo Ammi da Ansar sukayi cikin sauri Ansar yataso yanufo Ammi cikin damuwa yace Ammi wai yaushene zamu tafi Skul mubar qasar nan baki d'aya muhuta da zalincin Yaya Hammat " wata irin ajiyar zuciya Ammi tasauke sabida se yanzu tama tunadacewa Sarki Jabir yasanar da ita maganar tafiyar su Hanan Skul anan kusa gakuma wannan lamarin to yaya kenan duban Ansar tayi cikin kulawa tace " karka damu nan kusa zakutafi tunda Maimartaba yayi min maganar tun kwanaki dasuka wuce yakumace saura kadan komi yagama kammala ammafa bawaje d'aya zakuyi karatu da Hanan ba " zaro ido Ansar yayi kafin yasakeyin magana Ammi tadakatar dashi da hannu sannan tanufi hanyar fita daga part d'in Kai tsaye part d'in Sarki Jabir tanufa takuwayi sa'a yana ciki d'ago idanunshi yayi yadubeta sannan ya'amsa sallamarta idasa shiga tayi tazauna gefanshi cikin girmamawa suka gaisa sannan tanumfasa da'alama wani nazari takeyi bai katsetaba kimanin 10 minutes sannan tafara dacewa " Maimartaba wani babballamari ne yakawoni nikam narasa mafita sabida lamarin yacikaro da wannan babban boyayyan sirrin namu Wanda babu wanda yasanshi daga Allah sekuma ni da Kai Hassan yazomin dawata magana nikuma nayiwata subutar baki akan lamarin Wanda idan hakan takasance tofa yazama dole wannan boyayyan sirrin namu yafito fili fitowar shi kuwa wata babbar matsalace wadda zata haddasa tashin hankali cikin masarautar nan sannan musamu babbar matsala Ni da Kai wajan Mama shine nazo muyanke shawarar datadace " Miqewa tsaye Sarki Jabir yayi yashiga kaiwa da komowa sannan yadubi Ammi yace " Hajiya Kilishi tokuwa koma meye wannan yazama dole abarshi dan banshirya shiga cikin tashin hankali ba yanzu lokacin bayyana wannan sirrin baiyiba idan lokaci yayi nida kaina zan bayayyana komi sanar dani wane lamarine Hamut yazomiki dashi ? " Sake sakin ajiyar zuciya Ammi tayi sannan tashiga sanar dashi wannan lamarin duka sosai Sarki Jabir yashiga kallonta cikin alamar tuhuma sannan yace " Tayaya hakan zata yiwu hajiya Kilishi ? hmmm kodama babu wani boyayyan sirri tayaya kike ganin Hamut zai iya jure kallon Hamidat a matsayin matar Hammat ta sirri bayan kinfikowa sanin yadda yake azabar sonta inada tabbacin bazai iya jurewaba me kike tunani idan lamarin ya bayyana bayan wani lokaci mai jama'ata zasu d'aukeni karfa kimanta cewa ni Sarki ne ko yaya baikamata asameni dawata 'barakaba sannan kisan wani abu idan har muka amince dahaka tofa babu shakka wata lalurarce zatakama Hamut badda wadda yake ciki yanzu sannan a qarshe kisani Hanan batadace da Hamut ba idan kikayi duba da wannan sirrin wannan lamarin bazai ta'ba yiwuwaba kibarni da Hamut nasan maizanyi shikuma Hammat dama baso yakeyiba Hanan kuma nanda 1 week zata tafi Skul itada Ansar lokaci d'aya zasutafi amma kowa waje daban Ansar Saudiyya zashi sabida hakan yake ra'ayi itakuma Hanan batada za'bi shine naza'bar mata dakaina ita Turkiya zata dan haka kufarayin duk wani shirye shirye " Daga haka yabar parlour binshi da kallon Ammi tayi tsayin lokaci tana zaune sannan tamiqe takoma part d'in ta tana shiga tasanar dasu Hanan maganar tafiya Skul sosai kowa yayi murna cikin farinciki Hanan tace " To Ammi amma maiyasa ba'a had'amu waje d'aya ba ni Turkiya shikuma Saudiyya ? zamufijin dad'i idan waje d'aya muke " Murmushi Ammi tayi tace " to anki had'aku d'in salon kuji dad'in yin shiririta ko kamar yadda kukeyi nan dubi Ansar yaci ace tuni yarigaki tafiya Skul amma sabida shiririta yatsaya wai shi dole seya jiraki kinga kenan idan aka had'aku shiririta zakuyi " Ammi nagama fad'in haka tanufi bedroom dede lokacin Hammat yashigo ganin shi yasa Hanan saurin juyawa dakatar da ita yayi dafad'in " zonan Hanan " jiki babu kuzari tajuyo tanufoshi zama yayi kafin ta'iso gareshi yace " Had'omin abinci kuma saura kiyimin shirme " babu musu tanufi kitchen abinci kala kala tahad'o mishi dan tasan halin shi kafin yazauna yaci abinci dawuya amma idan yazauna yanaci sosai bakamar Hamut ba dabayason cin abinci mai nauyi cikin natsuwa ta'aje komi agabanshi sannan tashiga bubbud'e mishi cikin sanyin murya tace " wanne zakaci yaya " dubanta yayi fuska tamke yace " yau kuma wata sabuwar fitsararce kikazomin da ita ? zakizubamin abinci ko senayi ball dake ? " Cikin rawar jiki tashiga yin abinda yace faracin abincin yayi cikin yanayi kamar bayaso tsayin lokaci sannan yagama har yakammala cin abincin Hanan tana gefanshi kamar kodayaushe har seyagama sannan takwashe kayan yauma haka bayan takwashe kayan tanufi kitchen Ansar yadubeshi cikin d'anjin shakka yace " Yaya Hammat nanda 1 week zamutafi Skul nida Hanan ni Saudiyya itakuma Turkiya sake tamke fuska yayi sosai yamiqe cikin sauri yanufi bedroom d'in Ammi shiko Ansar duban Hanan yayi yace " zuwa rana irin tayau zamuga wanda yaya Hammat zai dingayima zalinci " batare da Hanan tace komiba tanufi bedroom Hammat yana shiga Ammi tadubeshi tun kafin yayi magana tace " To uban masifa maikuma yafaru ? " sake tamke fuska yayi yafesar da iska daga bakinshi sannan yace " Amma Ammi baikamata nasan lokacin tafiyar yaran nan Skul ba sede naji lokaci d'aya kuma asama gaskiya hakan baiyimin dad'i ba " Sosai Ammi take kallonshi cikin mamaki kafin tace " to ay banice zakayima wannan tambayar ba mahaifinku zakayima tunda shine yashirya komi nima sede naji yace nan da 1 week zasutafi kuma ayni banga dalilin wannan tuhumar takaba tunda kamar kaga hanjin cikin su kakeji " jin haka yasa Hammat fita rai 'bace binshi da kallo Ammi tayi afili tace " ikon Allah wannan hali naka Husain Allah yacanzamaka shi " Cikin tsananin damuwa Hamut yayi sallama cikin part d'in Sarki Jabir gaidashi yayi cikin girmamawa sannan yazauna dubanshi Sarki Jabir yayi sosai yaji zuciyar shi babu dad'i sabida yadda yaga Hamut d'in yayi muguwar rama kamar wanda yad'auki lokaci mai tsayi yana jinya ajiyar zuciya Sarki Jabir yasauke sannan yace " Hamut dukda naga bakadawata lafiya amma hakanan zakayi haquri kajagoranceni wajan wani mihimmin taro wanda za'ayi a Jodan nanda kwanaki 3 zakatafi amma taron zai d'auki kusan 2 weeks anayin shi bayan angama inaso kazauna acan kahuta kaji idan matar ka zata'iya binka sekutafi tare idan kuma tace a a shikenan bazamu matsamataba amma tafiya da'ita zaifi kodan maganin wannan matsalar banzar al'adar zanturamaka doctor wanda zaid'inga dubaka acan nasan zakaji dad'in zama a can Hassan kasani damuwarka tamkar damuwarmuce idan kasakadamuwa cikin zuciyar ka tamkar muma kajefamu cikin damuwarne kad'auka wannan wata jaraftace daga Allah kuma Allah bayajefama bawanshi wata jarafta face se bawan yazama yanada imani idan har kayi imani tofa dele se Allah yajarafceka yagani zaka'iya cinye wannan jarabawar Hassan nasanka akwai haquri dan Allah kaqara akan wanda nasanka dashi ka'aje wannan shawarar da zuciyar ka take rayamaka akan wai Husain yayi auran sirri da matarka Hamidat wannan babu hanyar billewa acikinta kacigaba dayin haquri watarana se labari tashi kaje Allah yayi maka albarka " Sosai Hamut yaji jikinshi yayi sanyi zuciyar shi tasake karyewa cikin rashinjin karfin jiki yamiqe yafita kai tsaye part d'in shi yanufa yana shiga idanunshi suka sauka kan Hamidat kauda kanshi yayi yanufi bedroom muryar Hamidat tadakatar dashi dafad'in " My D ina buqatar shan iska koda nasamu sauqin abinda ke damun jikina " rumtse idonshi yayi cikin jin zafin furucinta yace " kina'iya fita sannan inaso kishirya nanda kwanaki 3 zamutafi Jordan Maimartaba yaturani zan wakilceshi wajan wani taro " tsaki Hamidat taja tace " hmmmm nikam badan Maimartaba bane yace muje danace kaje kai d'aya kawai sabida koda nabika bansan wace irin rayuwa zamuyi dakaiba matsayin mata ko qanwa amma zanbika sede inaso daga yau nazama tamkar qanwa ceni agareka ba mata ba sabida bazaka iya bani abinda miji zaibama mataba qanwa kuwa kaga babu wannan lamarin kwata kwata ammafa idan maganata tayimaka zafi kayi haquri yaya Hamut nide nasan gaskiya nafad'a dazaran mundawo yazama dole kasamu mafita kasan wannan " Tana gama fad'ar haka tamiqe tabar part d'in sosai Hamut yaji wani irin zafi cikin zuciyar shi baisan sanda yaji wasu irin zafafan hawaye masu quna suna sauka saman kyakkyawan kumatun shi ba daqyar ya'iya d'aga qafarshi yanufi bedroom cikin kuncin zuciya Washe gari misalin 10:am Hammat yashiga part d'in Maimartaba duban hajiya hajara yayi dake gefan Sarki Jabir yatamke fuska sosai yace " ina buqatar zanyi magana da mahaifina kuma banabuqatar kowa " cikin sauri Hajiya hajara tamiqe tafita daga part d'in duban shi Sarki Jabir yayi yace " Wai kai Hammat yaushe zakabar wannan halin ne ? kasani duk matar datake matsayin matata tofa tamkar uwace agareka dan haka yazama dole kabama kowace mace girmanta " sake tamke fuska yayi sosai yace " gaskiya de Dad kayi haquri ammafa ni babu wata mace dazan dauka kamar uwa dama nazone nasanar daku anturani Egypt janje wani ayki kuma gaskiya zanjima zuwa gobe zan tafi " duban shi Sarki Jabir yayi sosai yace " Allah yabada sa'a amma inaso kasani dazaran kadawo yazama dole kayi aure " saurin kallon shi Hammat yayi yace " amma dad ......" dakatar dashi Sarki Jabir yayi yace " nagamayin magana " daga haka yafita zuwa fada Marmyn Zarah ce 👌🏻 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *Page 13 & 14* *_Assalama alaikum inayima kowa barka da Sallah Allah ya'amshi ibadummu amin Allah kuma yamai maita mana fatan alkairi gakowa_* *R* ai 'bace Hammat yafito cikin 'bacin rai yace " tobasenadawoba sannan har za'a matsamin akan nayi aure alokacin daban shiryaba ina nikam inama tunanin anya anma haifi yarinyar dazan aura ? " garasawa yayi part d'in Ammi dan sanar da ita Hajiya hajara cikin sauri tashiga part d'in Hajiya mariya tana shiga tadubeta ganin Haisam a zaune yasa tace " Hajiya mariya inaso muyi magana " jin haka yasa Hajiya mariya saurin tashi suka nufi cikin bedroom binsu da kollo Haisam yayi cikin zuciyar shi yace " Allah yasa kugane abinda kukeyi badede bane " daga haka yamiqe yabar part d'in suna shiga Hajiya hajara tace " Hmmmm Hajiya mariya yau naji abinda kunnuwana suketasonji wato Maimartaba yau yayima Hammat maganar aure zaiyi tafiya ayanzu yana dawowa yace dole yayi aure kinga kenan lokaci yayi da Kumsat itama zatayi aure dan kam senayi duk yadda zanyi wajan ganin Hammat ya auri Kumsar yazama dole nayi shirin komi kafin dawowar shi " murmushi Hajiya mariya tayi had'i tafa hannu tace " yazama dole kiyi shiri ko yazama dole nayi shiri ay atunanina Hammat da Amina yadace sbaida idan kika lura ay ......" " Dakata Hajiya mariya bangane abinda kikeson kiyiba tayaya kinsan tuni nikeda wannan burin shine kema zakizomin dawata banzar magana idan kema so kikeyi Amina ta auri jinin saurauta to ay ga Ansar nan gakuma Fadil baseki za'bi d'aya daga cikinsu ba ? Murmushi Hajiya mariya tasakeyi tace " Ina idan kinaganin sunfi Hammat riba toke maiye zai hana kiyi hakan kumama idan banda abinki ay Amina duk tagirmesu tayaya kike ganin hakan zai yiwu karki manta kowafa yanadanashi burin ni aganina baikamata wani yaji kanmuba kowa ya'iya allonshi ay seyawanke karki manta koda nice nasamu bazan manta da abokiyar makircinaba hakama kema ina zaton haka to kar wannan yasa wasu suji kanmu " Wani shi'umin murmushi Hajiya hajara tayi tace " hakane iya ruwa fidda Kai amma nasan tabbas nikeda nasara dukda cewa babbar matsala ta shine Mama sabida tananan akan wannan al'adartasu wadda basa auran wani bare se jinin saurauta muma dayaya tabari aka auromu " murmushi Hajiya mariya tasaki irin namugunta tace " hmmm ay kinga wannan tsohuwar yakamata museta mata hanyafa idan mukabarta tofa Allah babu abinda zamusamu cikin masarautar nan " wata 'yar qaramar shewa Hajiya hajara tayi tace" barta ankusa zuwa dede lokacin dazamu qaramata gudu zuwa lahira " haka sukacigaba da tattauna mugun nufinsu misalin 9:pm Hajiya Fulani tashiga part d'in Sarki Jabir cikin tsananin damuwa a kishin gid'e tasameshi gaidashi tayi cikin girmamawa kamar kullum ko kallonta baiyiba balle ya amsa cikin damuwa sosai tace " ranka shidad'e dama maganar makarantar su Fadil ne naji cewa su Ansar zasutafi nanda sati 1 amma naji bakayimin maganar su Fadil ba kaga shi yad'an jima yanajira to senayi zaton had'asu kakesonyi dasu Ansar shiyasa banyi magana ba " wani irin mugun tsaki yaja yace " tashi kibani guri jin muryarki ta'isheni haka idan kuma kikacigaba dazama zakisha mamaki ........ " kamar Yaya fa Maimartaba ? " Cewar Hajiya Kilishi dake tsaye bakin qofar part d'in tun bayan shigowar Hajiya Fulani qarasawa ciki tayi tazauna tadubeshi sosai tace " Gaskiya Maimartaba hakan baikamataba nikam abinda kakeyima Fulani yafarabani tsoroma kenan har yaran nakama abin yake neman shafa ina gaskiya ni bazan iya jurar hakanba idan har baza'ahad'a su Fadil dasu Ansar tafiya Skul ba tofa suma su Ansar d'in sede suhaqura sutazama har zuwa lokacin daka canza tsari dan kam bazan iya jurar zargin jama'a ba sabida wallahi nasan nice abin zagi tunda nice mai yara barima nace nasanar dasu sudakatar da duk wani shiri bayanzuba " tana gama fad'ar haka tamiqe zatabar parlour dakatar da'ita yayi dafad'in " Dakata Hajiya Kilishi to meye kuma nayin fushi bayan bakiji nace hakaba nifa tare nanemar musu Skul amma senaga kamar mahaifiyar tasu batabuqatar hakan shine dalilin dayasa nike ganin kamar batashiryabane " girgiza Kai Ammi tayi tace " haba Maimartaba itakam maiye nata idan kace ayi akwai wanda zaice a a ? dan Allah kayi adalci atsakaninmu dakuma tsakanin yara dan gujema fad'awa cikin fushin Allah da azabar shi dan Allah kar kasa nima nadinga zargin kaina wajan hanaka yin adalci sabida nice babba duk cikinsu kuma munada kyakkyawar fahimta ni da Kai dan Allah Maimartaba kaji tsoran Allah " Ajiyar zuciya yasauke yadubi Fulani wanda raban daya d'aga ido yakalleta har tamanta yace " kiyimusu duk wasu shiryeshiye tare zasutafi Ansar da Fadil Hanan da Fadila idan akwai wani abu kituromin Fadil ko Fadila susanar dani ke basekinzoba " murmushi Hajiya Fulani tayi tace " in sha Allah zanyi yadda kace nagode Allah yaqara girma ina godiya agareki Aunty Kilishi Allah yaqaramiki tsoran Allah " daga haka tamiqe tafita jiki a sanyaye binta dakallo hajiya Kilishi tayi cikin tausayawa shiko Sarki Jabir fuskar Hajiya Kilishi yake kallo dawoda dubanta tayi gareshi kafin tayi magana yace " Basekince komiba Kilishi banada amsar baki banace ga lefin Fulani agareniba zuciyatace kawai ta tsaneta lokaci d'aya babu dalili nasha bambayar kaina meye dalili amma har yanzu nakasa ganoshi badan babu saki a gidan sarautaba idan babu wani dalili mai qarfiba datuni nasaki Fulani kodan itama tahuta to amma babu dalilin yin haka " nannauyar ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " gaskiya yakamata kadage da addu'a dukda nasan kanayi to amma kaqara Allah yashiga tsakanin nagari da mugu " shima ajiyar zuciyar yasauke yace amin dubanta yayi sosai yace " wato Hajiya Kilishi akullum jinki nikeyi sabuwa fil cikin wannan zuciyar tawa " yata'ba setin zuciyar shi kuma har qarshen numfashi ahaka zaki dauwama " murmushi tayi tace nagode sosai amma inaso acikin kasona na soyayyata dake cikin wannan kyakkyawar zuciyar taka karabashi 2 kabama Hajiya Fulani rabi zanyi matuqar farinciki idan kayi hakan " rumtse idonshi yayi yace " bazan iya hakanba kiyi haquri amma daga yau zuciyata zata dinga tunasar dani cewa Hajiya Fulani tanada alfarma awajan abar qaunata har abada yanzu tashi muje ciki wannan kamshin turaran naki yajawo miki magana ina matuqar son wannan turaran naki " Murmushi Ammi tayi tace " ayya shiyasa yamantar dakai cewa yau ba Hajiya Kilishi keda haqqin sauke maka buqatar takaba ? Hajiya Fulani ce kabata duk kulawar da wannan zuciyar taka tayi shirin bani dan Allah " tana kaiwa nan tayi saurin miqewa tafita tana shiga part d'in ta babu jimawa tafito tanufi part d'in Hajiya Fulani tana shiga tasamesu zauna saman Cushion d'aya itada yaranta suna kallon Sunna TV sallamarta yasa suka maido hankalin su wajanta cikin sauri Fadil da Fadila suka miqe suka isa gareta rungumeta sukayi suna gaidata cikin farinciki shafa kansu tayi suduka had'ida saka musu albarka sannan taqarasa ciki nufar bedroom kowa yayi sukabar iyayen nasu cikin farinciki Hajiya Fulani tashiga yimata barka dashigowa bayan sun gaisa Ammi tadubeta sosai tace " Hajiya Fulani ayau zanyimiki magana akan abinda yake faruwa tsakanin ke da Maimartaba gaskiya lamarin yanacin zuciyata batun yanzuba amma kasancewar lamarine na tsakanin miji da mata kuma ni ina matsayin kishiya baikamata nashigaba sabida nima dole ina cikin abun zargi sabida zaman kishi lamarin yanada wuya idan ke baki zargeniba to babu shakka wasu senun zargeni sede ni nasan har ga Allah kowannen ku zuciya 1 nike zaune dashi tsayin 18 yrs kuna zaman rashin jituwa a tsakaninku amma nayi tunanin ko wani lefi kikayi mishi to amma yau nayimishi magana akan haka abin mamaki shima bashida wani dalili hakanne yasa nazo nabaki shawara koda yau 1 ki'aje matsayin kishiya agareni kid'auka Aunty kice zatabaki shawara yakamata kisake dagewa da addu'a aduk lokacin dakikayi sujjata kidinga karanta wannan addu'ar barinayimiki misali da kaina dan nima karki cireni cikin zargi halin kishi ne ALLAHUMMA DAMMIR KILISHI KAIDIHA WA SHARRIHA WA AMALIHA ) ALLAHUMMA DAMMIR HAJARA KAIDIHA WA SHARRIHA WA AMALIHA ) ALLAHUMMA DAMMIR MARIYA KAIDIHA WA SHARRIHA WA AMALIHA ) harama shi kanshi Maimartaba daduk wani wanda kikejin zuciyarki bata amince dashiba dasauran wasu addu'o'in neman tsari da kariya daga dukkan sharri in sha Allah zakiga kariyar Allah Allah yayi jagora sannan a garshe inaso yau kiyi amfani da wannan turaran " tamiqamata wani tsadadjen turare dake hannunta dashi nikeyin amfani akoda yaushe Sabida Maimartaba yanason shi sosai kije gareshi cike da karfin gyuwa kinji fatan alkairi Hajiya Fulani " Sosai Hajiya Fulani tayi farincikin wannan shawara ta Ammi godiya tayimata sosai tamiqe dan rakota cikin sauri Jakadiya tabar bakin parlour daga la'ban datake tun shigar Hajiya Kilishi cikin part d'in amma takasa jin komi sabida sautin Tafsir d'in dake tashi cikin parlour nufar part d'in Hajiya hajara tayi cikin sauri Bayan Hajiya Fulani taraka Ammi takoma part d'in ta cikin farinciki yau shiri tayi namusamman zuwa part d'in Maimartaba cikin 'bacin rai Hajiya Hajiya tamiqe tashiga kaiwa da komowa sannan tadubi Jakadiya cikin fushi tace " ayko yazama dole kibi duk wata hanya dan ganomin mai suka tattauna akai idan kikayi haka kinada kaso mai tsoka idan kuma kika kasa zan rage matsayin ki agareni zanbama wata damar shiga cikin lamarin mu na sirri " risinawa Jakadiya tayi cikin girmamawa tace angama Hajiya bani wani d'an lokaci kad'an " jinjina Kai Hajiya hajara tayi sannan tace " kya iya tafiya cikin sauri tafito wasu hadimai dake shirin shiga cikin part d'in suka dubeta bayan tawuce suka ta'be baki hadida cewa " hmmm su Jakadiya kenan iyayen kulma tunda kika ganta cikin part d'in Hajiya hajara a wannan lokaci tabbas wani munafincinne " jin kamar motsi yasa sukajabakinsu sukayi shiru suka idasa ciki Sallama Hajiya Fulani tayi tashiga cikin part d'in Maimartaba baya cikin babban parlour hakan yasa tashiga cikin qaramin parlourn nanma bayanan kallon gofar bedroom d'in shi tayi sosai zuciyarta tashiga bugawa cikin qarfin hali tanufi qofar tsayin lokaci tana tsaye sannan tatura tashiga zaune tasameshi bakin bed yana duba wasu takardu dake gabanshi jin kamshin turaran Hajiya Kilishi yasashi saurin d'agowa amma seyaga Hajiya Fulani ce dukda bahaka zuciyar shi tasoba amma yaji wani sauyi sauke idanunshi yayi had'ida amsa sallamarta wadda yajima baya amsawa a fili sede a zuciya zama tayi agefanshi tanason yimai magana amma takasa tsayin lokaci har bacci yafara daukarta shiko kamshin wannan turaran yasa yamakasayin komi se faman juya takardun yakeyi tashi yayi yamaidasu sannan yashiga toilet tsayin lokaci yafito yashirya kwanciya dubanta yayi yakauda fuska sannan yatadata yace " gyara kwanciyarki " mamaki abin yabata sosai sabida raban data kwanta saman bed d'in shi har tamanta babu musu tamiqe tazare abayar dake jikinta kyawawan kayan baccin jikinta suka bayyana tahau saman bed d'in saurin nufar makunnin wuta yayi yakashe sannan yadawo kwanciya yayi bayan ya kwanta cikin shakka da fargaba Hajiya Fulani tamatso jikinshi sosai yaji jikinshi ya tunasar dashi amaryar tashi amma kuma zuciyar shi tana qin haka rungume shi tayi sosai tasaki kuka tana fad'in " Tabbas haqurina yakusa qarewa buqata tana neman halakani Maimartaba dan Allah kakulani koda zuciyar ka batason haka idan kuma babu aure tsakanin ni da Kai ne kasanar dani nasan matsayina " sake fashewa tayi da kuka tsayin lokaci baice komiba se zuwa can yace " banida dalilin sakinki sede nadena sonki amma yau zan sauke miki haqqin ki sabida dalili 2 kwai daga haka yasake rungumota sosai daga nanfa sassan jikin shi suka shiga bayyana mishi tsananin missing dinta dasukayi a wannan daran kamar wasu ango da amarya haka suka kasance sabida kowa yakasa gajiya duk da shikam zuciyar shi bataso amma yakasa hana kanshi nuna yunwarshi akan Hajiya Fulani Bayan kwanaki 2 Jakadiya takasa samun cikakken bayanin da Hajiya hajara tasata samowa sede ta qirqiri gyarya tafad'a Hamut da Hamidat sunbar qasar Nigeria zuwa Jordan hakama Hammat yabar Nigeria su Hanan kuwa yaune suma suka bar Nigeria semuce Allah yabada sa'a madedecin gidane mai kyau da tsari iya tsaruwa yatsaru akwai komi namore rayuwa aciki aka siyama Hanan da Fadila ankuma had'asu da kuyangu sabida hidima sannan ansaka Security sabida tsaro kamar yadda akayima su Hanan haka akayima su Ansar MAFARIN WATA BABBAR MATSALA GA HANAN BAYAN WASU WATANNI Kamar kullum yauma sundawo daga Skul agajiye suna shiga Hanan tanufi bedroom dariya Fadila tasaki tace haba Hanan duk gajiyarce ? Ayde kya bari muci abinci ko kumafa kinga yamma tayi karki kwanta bacci " juyowa tayi cikin yanayin gajiya tace " Fadila kenan asumata keneman tashi yakamata nawatsa ruwan d'umi senaci abincin nasha magani sannan nakwanta ko " daga haka tashiga ciki girgiza Kai Fadila tayi tace Allah yayaye miki wannan ciwon Hanan " itama nufar cikin bedroom dinta tayi sabida kowa danashi se bayan isha'i sannan Hanan taji yanayinta yafara dedeta sabida shan tea mai dumi dataita sha bayan tasha magani parlour suka fito kamar kullum kuyangu suka dinga basu labari misalin 10:pm sukabar parlour zuwa ciki babu jimawa bacci yakama Hanan sabida yanayin jikinta itako Fadila tana zaune saman bed tana karatu Misalin 12:10 dede Hanan taji wani baqon yanayi kamar cikin bacci amma setaji wannan abun yafi qargin bacci sede zahiri bud'e idonta tayi ayko yayi mata tozali dawani qaqqarfan Saurayi mai cikar zati da izza kasancewar babu haske sosai cikin bedroom d'in yasa bata ganin fuskarshi sosai sede wani irin mugun turare maijan hankali dake tashi daga jikin shi kafin tayi wani yunguri yatoshe mata baki tayadda babu damar tayi ihu cikin sanyin murya sa'banin yadda Hanan tazata yace " Hanan yau yazama dole nabar miki tarihi cikin rayuwarki yadda babu Mai auranki seni to amma nidin jikinki nikeso ba ke dinba nafahimci hakanne bayan kinbar Nigeria amma sede kasss gani nakeyi kamar nafi karfinki sabida kinyi yarinya dayawa amma dukda haka zan gwada sannan daga yau zandinga ziyartarki wajan baccinki har kibar qasar Turkiya sannan Jan kunnan dazanyimiki shine karki sake kisanar dakowa idan kuma wani yasani to tabbas zan kasheki Kuma nakashe duk wani naki kuma kinsan kinada Asuma dan haka banaso kiyi kuka dan kar asumar taki tatashi kinga idan bakida lafiya tofa bazakisamu damar yin karatuba kinga kenan 'yar uwarki zatawuceki kenan karki sake kiyimin ihu idan kikayi duk wanda yashigo tozan kasheshi sannan nagudu kinga kenan kece za'ace kinyi kisan " Sosai zuciyar Hanan take bugawa addu'a kawai takeyi cikin zuciyar ta sannan tashiga cewa " babu tantama wannan Yaya Haisam ne sabida shine kedaburin haka agareni tun kafin nazo Turkiya nashi 3 hawaye suka shiga gangarowa daga cikin idanunta zuwa gefan fuskarta cire hannun shi yayi daga bakinta yacusa hannunshi cikin lallausar sumarta sannan yakai bakinshi cikin nata Tofa meke shirin faruwa da Hanan ne muje zuwa Marmiyn Zarah ce 👌🏻🥰 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 15 & 16* *S* osai yake kissing d'in Hanan kamar wani mijinta tsoro da tashin hankali yasa zuciyar Hanan matsanancin bugawa tunaninta yatsaya cak tamarasa cikin wane hali take ciki shiko ajiyar zuciya kawai yake saukewa cikin lokaci kad'an yarikid'e kamar wani mayunwacin zaki jin yadda sautin kukanta yake fita yasa yasake maida bakinshi cikin nata sosai hawaye suke gangarowa daga gefan fuskarta masu zafi qoqarin rabata darigar jikinta yashigayi cikin rawar murya tace " dan Allah karufamin asiri karkayimin illah arayuwata illah tahar abada bazan iya jurar kuncin zuciyaba idan kaketamin haddi tabbas zankashe kaina dan bazan iya jurar ganin Ammina cikin qunciba dakayimin haka garama kakasheni hakan zaifimin dan Allah " Jikin zafin rai dajin kalamanta yarabata da rigar tata datsiya yasake jawota jikinshi sosai hannuwanshi yadaura saman breast dinta yashiga murzarsu sosai jikin mugunta da izza muyarshi na hard'ewa da'alama yashiga cikin wani yanayi na sauqi yace " karki sakecewa komi sabida bazan saurarekiba ayau yazama dole namayar dake tamkar matata sabida hakan zuciyata keso nikuma banahana zuciyata cika muradinta kisaka cikin ranki yau zakizama cikakkiyar mace tun bakikai 20 yrs ba zansake jaddada miki cewa idan kikabari wani yasan wannan lamarin to tabbas zakiyi nadama tahar abada " Daga haka yacigaba da sarrafata kafin wani lokaci yafita daga cikin hayyacinshi cikin rawar jiki yashiga qoqarin shigartar tsananin tsoro yasa numfashin Hanan fita dasauri dasauri yanashirin d'aukewa sabida tsananin tausayin Hanan yasa nafito daga bedroom d'in dan bazan iya kallon wannan mugun cin zarafinba tsayin lokaci sannan yafito daga bedroom d'in nufar wajan wani qaton windows frame yayi dake cikin parlour ture frame d'in yayi gefe tanan akwai hanyar fita da'alama su Hanan basusan dawannan hanyarba bayan yafita yarufeta kamar babu hanya agun iskar sanyin asuba yashiga kad'a jikin Hanan kasancewar labulayen windows d'in cikin bedroom d'in azuge suke wannan iskar yasa Hanan farfad'owa daga wahalalliyar suman datayi qoqarin tashi tashigayi amma taji takasa kamar andanneta abubuwan dasukafaru daran jiya sukashiga dawomata cikin tunaninta fashewa dakuka tayi maicin zuciya mugun zafin da qasanta keyi yasatasake gasgatawa tabbas wannan mugun yarabata da budurcinta qaruwa kukanta yayi sosai tamarasa abunyi tsayin lokaci tana kwance takasa koda motsawa har duhun gari yayaye sama taciga da haske jin bugun qofar Fadila yasa Hanan qoqarin tashi cikin qarfin hali zamatayi babu zato taji wani irin mugun zafi hakan yasa tasaki 'yar qara wadda har seda Fadila tajiyota cikin razana Fadila tace " lafiya kuwa Hanan " zokibud'e mana ko jikinne ? " sosai Hanan tashigayin mamaki dataji cewa qofar arufe take to tayaya shi yabud'e ? jin Fadila tasakeyin magana yasa Hanan qoqarin sakkowa maida rigarta tayi sannan tashiga sakkowa ahankali nufar qofar tayi cikin wata'irin tafiya kamar mai koyo dukda azabar zafin datakeji amma hakanan tadaure tazo tabud'e shigowa Fadila tayi cikin mamaki tashiga kallonta fuskarta d'auke da damuwa tace " Hanan lafiya kuwa ? keda kike tadani kullum amma yau segashi nice natadaki ko jikinne ? " saurin seseta kanta Hanan tayi sannan tace " aykuwa Fadila jikinne nawa babu dad'i bansamu bacci dawuriba gashi hadda marata keyin ciwo kingafa ko sallah banyiba dayau zamushiga skul bansan yaya zanyiba " ajiyar zuciya Fadila tasauke cikin tausayawa tace " ayya sannu bari nakira doctor adubaki " cikin sanyin murya Hanan tace " a a Fadila naji sauqi sosai basekinkira doctor ba bari nayi sallah zanfito parlour naji sauqi sosai " Sosai Fadila take kallon fuskar Hanan d'in yadda taga idanunta sun kumbura sosai kuma sunyi jah ganin yadda Fadila take kallonta yasa tayi Saurin qaqalo murmushi girgiza kai Fadila tayi tace " yakamata kidinga tuna cewa kinada ciwo wanda bayason kuka kuma kisani kinada uwa mai tsananin sonki wadda damuwarki kesawa tashiga cikin tashin hankali dan Allah yar'uwata kibari idan kinada damuwa kiyi addu'a itace magani ba kuka kisani kuka sede yaqaramiki wata damuwar " jinjina kai Hanan tayi cikin gamsuwa da maganar Fadila ganin haka yasa Fadila juyawa tabar gurin toilet Hanan tanufa cikin wani irin hali nadamuwa ruwa tahad'a tashiga gasa jikinta sosai take kuka mai cin zuciya a cikin toilet d'in tanaji dama batazo wannan qasarba dan tayi imanin da tana gaban Ammi hakan bazata faru da'ita ba TOFA KOWAYE WANNAN DAYAYIMA HANAN MUGUN TA'BO NAHAR ABADA OHO MUJE ZUWA JORDAN zaune Hamut yake cikin qayataccen parlour idanunshi nakan TV dake kunne amma hankalinshi baya wajan jin takun tafiyar Hamidat yasa Hamut dubanta wata irin shigace tayi wadda tabayyana surar jikinta sosai qarasowa tayi tazauna hannunta riqe da cup d'in lemo mai sanyi tanasha cikin yanga girgiza kai Hamut yayi cikin takaici yace " Haba My B amma nasanar dake cewa akwai wani abokina wanda zaizo kawomin ziyara yau amma shine kikayi irin wannan shigar hakan badede bane " wani irin kallon wulaqanci tayimai tace " hmmm Hamut kenan to meye dannafito ahaka kaide koda zanyi tsirara agabanka babu abinda zakaji sabida kariga kazama mace sekabarni nayi yadda nagadama kasani ko abokin naka yagani yayaba kuma wallahi kasani koda zina na'aykata kanada lefi sabida kaine kajamin inagaf da aykata koma meye sabida bazan iya jurewaba " rumtse idonshi Hamut yayi sabida yadda zuciyar shi take tafasa cikin baqinciki yace " tabbas idan har kika aykata zina inada lefi sabida bazan iya sauke miki wannan haqqinba amma kisani ni Hamut bazan bari hakan tafaruba kamar yadda kike neman biyan buqata in sha Allah zakisamu tahanyar datadace bata wannan muguwar hanyarba koda hakan zaiyi sanadin mutuwata ne amma inaso dan Allah koma meye yazama sirri tsakanin ni dakuma ke yanzu kiyimin wata alfarma d'aya dan Allah kije kiyi shigar mutunci sabida abokina " Ta'be baki Hamidat tayi sannan tamiqe tanufi ciki binta yayi da kallo cikin damuwa misali 4:50 Hamut yashigo cikin parlour shi shida abokinshi zama sukayi bayan sun zauna Hamut yamiqe yace bari akawomaka abun jiqa maqoshi ko daga haka yamiqe yanufi ciki cikin bedroom d'in Hamidat yashiga zaune yasameta gaban dressing mirror sosai yashigayin mamakin yadda taci kwalliya kamar zata gasar sarauniyar kyau ajiyar zuciya yasauke mai nauyi sannan yace " ga abokin nawa ya'iso kikawomai abun sha muna babban parlour " daga haka yajuyo yafito jiki babu qwari bayan yadawo parlour sukashiga hira shida abokin nashi babu jimawa sosai Hamidat tafito daga kitchen riqe da tire cike dakayan motsa baki taku takeyi ahankali mai d'aukar hankali aje tiran tayi agabansu nantake kamshin turaranta maijan hankali yagarwaye gurin lumashe ido muhseen yayi yasauke idon shi akanta sannan yadubi Hamut yace "Abokina ashe kayi aure shine babu sanarwa haka wannan baby maizafi haka ? " kafin Hamut yayi magana Hamidat tayi saurin karyar damurya tace " ina ay yaya Hamut bai shiryayin aure ba ay dakaji nid'in qanwarshice tajini " miqamishi cup din ruwan kayan itatuwa tayi had'ida sauke mishi wani irin mayen kallo sannan takoma tazauna tana fesin dinshi binta dakallo Muhseen yayi yanajin wani irin yanayi nadaban duban Hamut yayi yasaki murmushi yace " abokina inacikifa " murmushin yaqe Hamut yayi yace " ay babu matsala idan har ta'amince zanyi magana da'ita komi kenan zakaji " mido dubanshi yayi kan Hamidat yace " baby d'an bamu waje kad'an " miqewa Hamidat tayi takoma ciki bayan tavar parlour Muhseen yadubi Hamut yace " gaskiya abokina inason wannan qanwar taka amma sede akwai matsala dad d'ina yamaqale akan dole sena auri wata kucakar yarinya nikuma wallahi banaso kagama shiyasa nayi tahowata nan Ummy na tace nabar qasar kawai dan Allah kayimin jagora na auri sis d'inka batare dasanin iyayenaba " Nisawa Hamut yayi sosai cikin zuciyar shi yanajin zafi sosai wai yau shine wani yake mai maganar auran matarshi wadda yake tsananin so maganar Muhseen tadawo dashi cikin wannan tunanin saurin dedeta natsuwarshi yayi yace " karkadamu zanyi tunani akan hakan " hira sukacigabadayi segaf da magrip sannan Muhseen yabar gidan misalin 10pm Hamidat tashiga cikin bedroom d'in Hamut zaune yake saman abun sallah yayi jigum yanacikin matsananciyar damuwa ta'be baki tayi sannan tazauna tace " wai kai yaya Hamut maiye nufinka aykai gabama takaika tunda ga abokinka yanason aurena kuma gashi bayaso kowa nashi yasani kaga shikenan kaima seka'boyema kowa shikenan sirri kan sirri kenan ham........" dakatar da'ita Hamut yayi cikin zafin rai " ke Hamidat dakata kibar ganin inakauda kaina akan duk wani abun dakikeso sabida inasonkine kawai dakuma darajar yan'uwantaka amma badan hakaba datuni najima damantawa dake seme dan kowa yaji lalurata aybanine nad'aurama kainaba Allah ne kuma in sha Allah zai yayemin nibazan goyi bayan wannan shirmanba amma zanbaki za'bi idan bazaki'iya zamadaniba har zuwa lokacin da Allah zaibani lafiya to nabaki dama dakinemi saki daga gareni nikuma zansakeki kinemi wani mijin wanda zai'iya yimiki maganin wannan jarabar taki " Shewa Hamidat tayi tace " gara kasakeni zefimin zaman jiran tsammani " sosai Hamut yaji kanshi yashiga sarawa kamar zaifad'i dubanta yayi sosai da idanunshi wa'inda sukayi jajur yace tabbas zanyimiki abunda kikeso amma bazan sakeki ananba kibari semunkoma Nigeria in sha Allah zanmayar dake gabansu dady amatsayin qanwa ba mata ba " wani irin tsaki taja tace " hmmm ina sauraranka " daga haka tajuya tabar cikin bedroom d'in tana fita Hamut yadafe kanshi babu zato yaji wasu irin hawaye suna gangarowa daga idanunshi cikin rawar murya yashiga cewa " ya Allah kaine kajarafceni dawannan lalurar inaroqonka daka yayemin ya Allah kabani lafiya kabani ikon cinye wannan jaraftar taka " kuka yaci qarfinshi babu abinda yake tashi se sautin kukanshi kawai a wannan daran ko runtsawa baiyiba yana saman abin sallah yana gayama Allah damuwarshi NIGERIA Afusace hajiya wato mahaifiyar Sarki Jabir tanufi cikin parlour Maimartaba kishin gid'e yake Ammi tana daga gefanshi suna hira gabansu kayan marmarine kala kala tana shiga tanemi guri tazauna fuskarnan tata atamke tadubesu tace " garama danasameku kuduka anan kai Jabir inaso kacire wannan qudirin naka nacewa wai Hammat zai auri Hanan sam hakan bazai ta'ba yiyuwaba sabida bazan yadda jikana ya auri tsintatciyar mageba babu tabbas d'in cewa Hanan marainiyace wama yasani ko cikin shege iyayenta sukayi suka jefar da'ita aka kaita gidan marayu shine ku kuka jajibo ko harma kuke shirin had'ata aure dajikana mai cikakken asali ko to banyardaba bakuma zanyardaba kunji nagayamuku kusamu wani can irinta kuhad'asu " Ajiyar zuciya mainauyi Sarki Jabir yasauke yace " Allah yahuci zuciyarki ya mahaifiyata amma wayene yace zamuhad'a Hammat da Hanan aure ? nide banyi wannan maganar dakowaba amma kuma Hajiya ay baikamata ace munware Hanan cikin zuri'ar muba sabida idan akaduba bamakowane yasan cewa Hanan ba 'yata bace tamkar jinina takefa hj......." toni nasani idan kowa baisan cewa Hanan ba jininkabace toni nasani kuma bazan ta'ba yarda agur'batamin zuri'aba " nagamayin magana " daga haka tamiqe tabar parlour kallon juna sukayi sosai Ammi taji zuciyarta tayi babu dad'i kafin sarki jabir yace komi tamiqe tace " matsalar gidan saurauta kenan gulmar tsiya koda cikin uwar d'akinka zakashiga kayi magana se'ansamu waniyaji tabbas idan Hanan bata auri Hammat ko Hamut ba zuciyata zatadauwama cikin qunci babu ruwana da yadda Hanan tazo gareni har abada mai cikakken asali nike kallonta idan hajiya tahana d'aya dagacikin yarana auran Hanan in sha Allah Allah zaimaye mata gurbi da wanda yafisu alkairi agareta " daga haka tabar part din cikin damuwa MARMYN ZARAH CE 🤝🏻👌🏻 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 17 & 18* *S* osai Sarki Jabir yaji babu dad'i cikin zuciyar shi to amma yaya zaiyi da hukuncin da Hajiya tazartar sede yana jinjina wani lamari kiran wayar Hammat yashigayi bugu 2 yad'aga gaidashi yayi cikin yanayinshi narashin son magana sannan yayi shiru yanajiran yaji abunda mahaifin nashi zaice cikin dakakkiyar murya yace " Hammat inaso kajini dakyau kuma duk abinda zancemaka ayanzu babu shawara aciki umarnine kawai nasan harzuwa yanzu bakafidda matar aure ba don haka inaso kanemi izini wajan manyanka nawajan ayki kataho gida inaso kaje wajan hajiya bayan kadawo kasanar da'ita cewa kanabuqatar auran Hanan kuma inaso ka kafe akan haka idan kaine babu shakka zata amince Hammat kasani umarni nike baka ba shawaraba " Kafin Hammat yace wani abu tuni Sarki Jabir yadatse kiran wurgi Hammat yayi dawayar cikin mugun 'bacinrai yace " tabb lalle ni Hammat nine zan auri wannan qaramar yarinyar hmm lalle Hanan anashirin sakaki cikin wahala tabbas zanyi yadda kace maimartaba amma sekowa yayi nadamar wannan had'in " TURKEYA Tsayin kwanaki 4 kenan dafaruwar wannan lamarin ga Hanan tun daga wannan lokaci tasake zama shiru batadawani kuzari kullum cikin damuwa kamar kullum safiya suna waya da Ammi cikin damuwa Ammi take tambayarta lafiya kuwa " Hanan tabbas kinacikin damuwa nifa mahaifiyarkice idan banji damuwarkiba waye zeji ko asuman takice take neman tashi ? ko'inzone ? " Jin haka yasa Hanan qaqalo murmushi mai sauti tace " a a Ammi babu abinda yakedamuna karatune kawai kuma babu wata damuwa nasamu sauqin asuman sosai sabida inashan magungunana akan qa'ida " ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " masha Allah in sha Allah kinatare danasara aduk inda kike Hanan kinji kidage akan karatunki sannan inasake sanar dake dakuma jan hankalinki akan kitsare mutuncinki idan kikayimin haka tabbas kinyimin halacci arayuwa ina alfahari dake Hanan auta ta " wani irin kuka Hanan taji yakwace mata sabida maganar Ammi cikin qarfin hali tadake harsukagama wayar bayan sungama kukan da Hanan take riqewa yakwace mata tunanin halin datake ciki ayanzu tashigayi afili tashiga furtacewa " tabbas kacutar dani komawaye kai bazan ta'ba yafemakaba har abada in sha Allah se Allah yasakamin mugu azzalumi dawane idon zandubi Ammi nasanar da'ita cewa anyimin wannan muguwar illar ya Allah kakawomi d'auki da mafita cikin rayuwata " sosai take kuka marar sauti tsayin lokaci dandanan wani irin mugun ciwon kai da zazza'bi yakamata hakan yasa tamiqe zuwa saman bed takwanta sosai tatakure tana tanarawar sanyi hatta haqoranta had'uwa sukeyi sabida tsabar mugun sanyin datakeji cikin shigar qananun kaya kasancewar qasar ma'abociyar sanyice Fadila tafito daga bedroom nufar bedroom d'in Hanan tayi tana shiga tahangeta saman bed qudundine sefaman rawar sanyi takeyi cikin sauri taqarasa gareta hawa saman bed d'in tayi tashiga tambayarta maikedamunta jin yadda jikinta yayi zafi sosai yasa Fadila sake rud'ewa wayar hannunta tashiga latsawa tana qoqarin kiran doctor ganin haka yasa Hanan saurin riqe hannunta cikin raunin murya tace " a a Fadila banaso kikiramin doctor kibani magani kawai nasha " girgiza kai Fadila tayi tace " a a Hanan gaskiya gara akira doctor kusan kwana nawa inalure dake bakida lafiya amma kinqi yarda akira doctor kibari akirashi " sake girgiza kai tayi tace " a a Fadila inada tabbacin idan doctor yadubani to tabbas se Ammi tasan banida lafiya idan kuma tasani hankalinta tashi zaiyi banaso nahana zucuyarta natsauwa kibarashi kinji dan Allah zansha magani kawai in sha Allah zanji sauqi idan baisaukaba semukirashi kinji " Jinjina kai Fadila tayi sannan tasauka taje takawomata magani tasha babu jimawa bacci mai nauyi yakwasheta NIGERIA misalin 5pm jiniyar motocin Hammat suka fara karad'e cikin masarautar kafin kace mai tuni kowa yafara shiga tetayinshi anayin parking baijira anbud'emai murfin qofar motar ba yabud'eta afusace yafito cikin sauri dogarawa suka shiga yimai kirari cikin tsawa yace " ya'isa!!!!!!! " babu shiri sukadakata takuyafarayi cikin izza da'isa cak yaja yatsaya yad'an juya kad'an yadubi masu takemai baya fuskarnan tamke yace " banabuqatar kowa " jin haka yasa dole kowa yajuya qarasawa ciki yayi kai tsaye part d'in hajiya yanufa yana shiga kuyangun dake yimata hidima sukashiga gaidashi cikin tsawa yace " banason ganin kowa cikin part d'innan kowayafita " jin haka yasa sukafara fita cikin sauri tashi zaune Hajiya tayi tasaki murmushi tace " maraba da Soja kaga mazan fama jarumi agida jarumi a daji zaki kake bakason raini duk wani maqiyi dayaganka yakeshiga cikin tetayinshi tabbas yau nasan akwai abunda yake tafe dakai mai mahimmanci zauna soja naji damuwarka kuma nayima magani cikin ikon Allah " Zama yayi fuska babu annuri yadubeta yace " kaka inaso nayi aure....." Kafin yaqarasa hajiya tarangad'a gud'a tashiga fad'in Allah nagode maka Hammat yau kaine kake fad'i kanason kayi aure lalle komawacece wannan zataga gata daga gareni 'yar gidan wacece " sake tamke fuska yayi yace " Hanan ce " zaro ido Hajiya tayi takasa koda qyafta ido ganin haka yasa Hammat miqewa cikin sauri Hajiya tace " amma Hammat duk matan dake cikin d'angi karasa matar aure se Hanan dadai zai yiyu daka nemi wata " Wani irin haushi yasake taso mushi sabida tabbas abinda kaka tafad'a shikam agareshi dedene badan bin uwamarnin Ammi ba dababu abinda zaijamai auran Hanan dakewa yayi yace " inda zai yiyu kikace Kaka nide ita nace idan kuma kince a a to tabbas banajin zanyi aure har abada " cikin sauri hajiya tace " a a a ina ay koda banason abu idan har kanaso tokam zansoshi fiye dakomai yanzu gayamin yaushe kakeso asaka lokacin bikin ? " cikin 'bacin rai yace " duk lokacin dayayi muku " daga haka yasakai yafita part d'in Ammi yanufa yana shiga yazauna saman cushion kasancewar Ammin bata parlour sosai yakejin zafin wannan lamarin cikin zuciyar shi amma yasha alwashin kasa Hanan sabida tasanadinta akasashi yayi abinda bai shiryaba sallamar Ammi tasa Hammat duban hanyar parlour ganinshi yasa tasaki murmushi had'ida qarasowa tana zama yashiga gaidata cikin girmamawa cikin farinciki Ammi take amshawa sannan tace " tabbas Husain kanuna kai d'ane mai biyayya agareni in sha Allah zakaga haske cikin rayuwarka yaya kukayi da Hajiya ? " rumtse ido yayi yaja iska yafesar sannan yace " ta'amince " wani irin murmushin farinciki Ammi tasaki tashiga saka mishi albarka kafin wani lokaci tacikamishi gabanshi da nau'ikan abinci kala kala baiwanici sosai ba yamiqe yabar part d'in wannan daran Hammat baccin qunci yayi sabida yanaganin shikam ancutar dashi washegari misalin 10am Hajiya tasa akakirawomata kowa zuwa cikin babban parlour ta bayan kowa yazauna tafarayin magana kamar haka " inaso kowa yasaurareni dakyau wani mihimmin abune yasaka nataraku nan wato maganar auran Hammat da Hanan Hammat yafitar da Hanan amatsayin matar dazai aura sannan yabani damar saka duk lokacin dayayimin dan haka abunda nikesone yasamu sabida haka bazamuja lokaci ba dukda cewa Hanan tatafi karatu hakan bazai hana ayi aurenba idan akayi takoma can qasar dayake ayki yanzu tacigaba dan haka kowa yasani nanda 1 month su Hanan zasusamu hutu zatazo gida a wannan lokacin za'ayi bikin auran su nasallami kowa " Masu farinciki cikin farinciki sukatashi masu baqinciki cikin baqinciki da sanyin gyuwa sukatashi Hajiya Mariya da Hajiya hajara kowa tsaye suna kallon juna kowa da'irin abinda yake saqawa cikin ranshi Hajiya Mariya tadubi Hajiya hajara tace " tabd'ijan lalle kam wallahi nasha alwashin senayi duk yadda zanyi wajan ganin wannan auran baiyiyu kenanma mu haka zamutashi cikin masarautar babu riba mubaga haihuwaba mubaga samun nasarar aurama d'aya daga cikin yaran damuke riqo 'ya'yan Sarki ba wa'inda acikinsune zasu gaji kujerar Sarki lalle " hmmmm " Hajiya Mariya tace ayni wallahi koda wannan auran yayiwu to nasha alwashin senazamar dashi muguwar annoba cikin masarautarnan senasaka Hanan cikin masifa tahar abada nasan duk munafurcin Hajiya kilishi ne to wallahi senasakata tayi nadamar auran Hammat da Hanan " haka sukadinga kulla shirin muguntar su tsayin lokaci MARMNY ZARAH CE [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 19 & 20* *W* ashe gari jirgin farko Hammat yabi yakoma zuciyanshi cike da tsananin Quncin hukuncin da aka zartar mashi jiyayi yakara tsanar Hanan cikin zuciyarshi yasha alwashin saitayi nadamar kasan cewa mata agareshi tundaga wannan ranar aka fara gudanar da shirye shirye bikin Hammat da Hanan Hajiya kilishi wato Ammi da Sarki Jabir suna cikin tsanani farincin kasan cewar wannan auran Hajiya kuwa sosai itama takeson auran sa'badin da data nuna bata 'kaunar Hammat ya auri Hanan din JORDAN Tunda da wannan ranar hamut yadena shiga harkar hamidat dasafiya tayi yake shiryawa yake fita bai dawowa sai yayi sallah magrib da ishah duk da wannan matakin daya dauka bataji komai ba saima hakan yayi mata dadi sosai saima tabude wani shafin holewa akullun bayan hamut yafita sai abokinshi muhseen yashigo gd suna daukar tsawan lokaci atare hatta nau'ikan abinki girka mai take kala kala shigar banza kuwa yitake sai kace ba matar aure ba acikin 'yan mata ma sai mara kamun kai Sosai ta sake mashi yauma kamar kullum sunatare da Muhseen taci wata irin kwalliyar qananun kaya sunyi masifar fidda surar jikinta wani irin kallo muhseen yakeyimata sefaman cizan lips dinshi yakeyi fesar da'iska yayi daga bakinshi sannan yafara dacewa " Baby gaskiya nifa namatsu na aureki amma inaganin bazan iya jurewaba yakamata musan abunyi " murmushi Hamidat tasaki tace " banganeba wane irin abunyi kenan ? " kamo hannunta yayi yace " abunyi kamar haka ? Yasumbaci hannun nata rumtse ido tayi sabida yadda taji wani irin yanayi yaziyarci jikinta ganin haka yasa muhseen sakin wani irin murmushi wanda shine kad'e yasan ma'anarshi sake matse hannun nata yayi yana kashemata jiki da kalamanshi sosai yagane langonta babu zato yajawota jikin shi tafad'o saman qirjinshi rungumeta yayi sosai amma abun mamaki batayi qoqarin hanashiba sema sake lafewa datayi ajikin nashi sake sakin murmushi yayi kusada kunnanta yakawo bakinshi murya qasa qasa yace zanso ace murayu tare ahaka har qarshen rayuwata Hamidat inasonki sosai to amma nagakamar yayanki bazai bani aurankiba nikuma iyayena bazasu yarda daza'binaba sede idan zamuyi abu 1 hakan zesa subarni na'aure ki kuma cikin farinciki baby kitaimakeni kiyarda musamu mafita " lumshe ido Hamidat tayi tace " sanar dani koma maiye zanyi inde zansamu damar mallakarka matsayin miji kasanfa inasonka sosai " cizan lips d'inshi yasakeyi akawo na babu adad'i sannan yace " hanya d'ayace mukasance dajuna hakan shine zaisa su'amince kinga munriga munzama d'aya zuwa lokacin dole zasuce dake nadace " jin haka yasa Hamidat d'ago ido takalleshi kafin tayi magana yace " karkice komi baby bazan cutar dakeba har abada bazan gujekiba karkiyimin rashin fahimta inasonki fiye da kaina zan'iya baki komi nawa ki'amince baby dan musamu damar mallakar junanmu " sosai yake sakar mata kalamai ganin kamar tagamsu yasa yafara wayon ta'ba jikinta hakan yabashi nasarar kashemata jiki shed'an kuwa yasamu damar cin nasara akansu wa'iyazubilla Allah katsaremu katsaremana imaninmu amin tundaga wannan ranar Muhseen yasamu damar morewa dajikin Hamidat duk wannan abubuwan dasuke aywatarwa Hamut baidamasaniyar komi hasalima tun ranar farko da Muhseen yazo wajanshi baiko sakeyin koda waya dashiba ashe shi baisaniba yamaye gurbin shi awajan matar shi TURKEYA Fitowarsu daga lecture kenan wayar Hanan tafarayin ruri cikin sauri tacirota daga cikin jakarta ganin sunan Ammi yasa Hanan saurin d'aya wayar gaidata tayi cikin girmamawa had'ida seseta kanta dagacan 'bangaran Ammi tace " Hanan ina kan hanyar zuwa turkiya gobe in sha Allah ina son ganin auta ta " wani irin farinciki Hanan taji Wanda yasakata sakin 'yar qara sosai tanuna murnarta hakan yasa Ammi sakejin dad'i marar misali hakan kuwa akayi washegari Ammi tasauka cikin qasar TURKEYA munar wajan Hanan da Fadila abun ba'ayin magana misalin 10am Ammi tamiqe tanad'e abin sallar datake kai tazauna bakin bed tadubi Hanan dake riqe da Qur'an tana karatu tace " Hanan idan kin ida inasonyin wata muhimmiyar magana dake wadda sanadintane yakawoni qasarnan " rufe Qur'an d'in Hanan tayi tamaidashi mazauninshi sannan tadawo kwanciya tayi tad'aura kanta saman cinyar Ammi tanasakin ajiyar zuciya cikin sanyin muryarta tace " Allah yasa balefi nayiba Ammi ? " murmushi Ammi tasakar mata tace " haba Hanan babu lefin dakikayimin kuma ayke bakya lefi Hanan inaso kifahimceni sosai kuma kiji abinda zansanar dake da kunnan basira Hanan nanda kwanaki kad'an za'ayi auranku keda Husain h....." wunqurawa tayi zatamiqe Ammi tayi saurin cewa " a a Hanan kisaurareni tukun a yau zansanar dake wani sirri wanda banso kisanshiba har abada amma ayanzu yazama dolene kisani Hanan Hanan Hanan banice nahaifekiba " dukda hanata da Ammi tayi akan kartatashi ay batasan lokacin data tashi zauneba rungumota Ammi tayi cikin taushin murya tace " kwantar dahankalinki Hanan har abada ni mahaifiyarkice sabida banaso kizauna qarqashin wata uwar dan gudun cutarmin dake yasa mukayanke hukuncin had'aku aure keda yayanki Hammat nanda wata 1 babu abinda zai ta'ba karatunki kinji Hanan banaso kidauki wannan abun takura agareki sannan kikwantar da hankalinki in sha Allah hakan alkairine agareki bazan cutar dakeba har abada Hanan " Sosai kuka yaciqarfin Hanan cikin kuka tace " Ammi koda banta'ba ganinkiba kin'isa kisani nayi balle ke uwace agareni har abada kodawasa banajin zakicutar dani amma Ammi suwayene iyayena ? " ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " nima banida wannan amsar Hanan dalilin auranki da Hussain yasa nasanar dake badan hakaba har abada bazakisan wannan sirrinba " cikin kuka Hanan tace " kenan Ammi ni banida iy...... saurin rufe mata baki Ammi tayi tace " karkice komi Hanan bari kuyi waya da Husain din kafin Hanan tace komi Ammi tadanna kiran layin Hammat sanar dashi tayi zasuyi waya da Hanan babu yadda zaiyi amma wani irin takaici yaji miqama Hanan wayar Ammi tayi sannan tafitar daga bedroom tana fita parlour tahangi Fadila zaune saman cushion tana kallon TV zama Ammi tayi sukacigaba dayin hira Cikin sanyin murya Hanan tayi sallama jin muryar Hanan yasa Hammat jan tsaki tun kafin tasakecewa komi yace " ke inaso kisaurareni dakyau kiyi gaggawar sanar ma Ammi cewa bakison wannan auran idan kikaqi to wallahi zakiyi nadama " daga haka yakashe wayar shi wani irin kuka Hanan taji yasake tasomata cikin kuka tashiga cewa " nashiga uku ni Hanan yayazanyi darayuwata tabbas baqinciki zaiyi ajalina Marmyn Zarah *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *Pg 21 & 22* *S* osai Hanan takeyin kuka kamar ranta zaifita numfashintane yafarayin sama alamar asumarta zata tashi yunqurawa tayi daniyyar tashi tad'akko Inhelar ta amma ina sema sake jitayi numafashin nata yasakeyin sama sosai dede lokacin Ammi tashigo ganin halin da Hanan take ciki yasata qarasawa cikin tashin hankali Fadila dake bayan Ammi ta'idasa shiga aguje nufar wordrop d'in jikin bed tad'akko mata Inhelar ta cikin sauri Ammi takafamata ita itama Hanan d'in cikin sauri tafarayin amfani da'ita zuwa can lumfashin nata yafara dedeta ajiyar zuciya kawai take saukewa fuskarta dukta kumbura tayi jah sabida jarfatarta ajiyar zuciya kawai take saukewa rungumeta Ammi tayi tanacigaba da lallashinta sosai Ammi takejin tausayin Hanan Washegari bayan sungama breakfast Ammi tadubi Hanan tace " Hanan inaso kisanar dani gaskiyar abinda yake cikin zuciyar ki kisani bazanyimiki doleba idan har bakison auran Husain kisanar dani Hanan ke amanace agareni idan kika cutu bazan yafemakaina ba Hanan zan dauwama cikin baq'in ciki sanar dani Hanan " Hawayen dake shirin zubowa cikin idanunta tayi qoqarin mayer dasu cikin raunin murya tace " a a Ammi bakiyimin doleba hasalima gata kikayimin har abada banida wata uwa seke babu cutarwa a tsakanin uwa da 'ya dan Allah Ammi kidena fad'in haka abunda yasani cikin tashin hankali Ammi shine tayarda najicewa bakece mahaifiyataba narasa uwa irinki Ammi zuciyata tashiga cikin damuwar tunanin ina iyayena maiye dalilinsu nakaini gidan marayu Ammi inajin tsoron kar'ace nid'in ba'yar hal......." Dakatar da'ita Ammi tayi dafad'in " karki furta Hanan inaji araina in sha Allah ked'in 'yar halakce gaba da baya kinji Hanan kidenafad'in cewa kinrasani a matsayin uwa zansake fad'a har abada banida wata 'yah mace aduniya seke Hanan " Hawayen da Hanan take 'boyewa suka silalo saman kyakkaywan kuncinta cikin sauri Ammi tasa hannu tasharemata tarungumota dede lokacin Fadila tafito tsaf cikin shirin tafiya skul ganin haka yasa Hanan saurin miqewa tanufi bedroom tashirya sutafi kwanan Ammi 5 takoma Nigeria seda ta tabbatar Hanan tasaki ranta sosai sannan tabar qasar bayan tafiyar Ammi Hanan takoma cikin qunci fiye da dah dama sabida Ammin ne yasatake daurewa kullum Fadila cikin lallashin Hanan takeyi sabida itama lamarin yagirgizata dan ko amafarki batayi tunanin cewa ba Ammi ce tahaifi Hanan ba gakuma wani babban tashin hankalin shine auran yaya Hammat balle tasan yatsani Hanan gurin kowa bashida sauqi cikin lokaci kad'an Hanan tayiwata muguwar rama kamar wadda tayi shekara tana jinya abubuwa ukun nan sunsata cikin tashin hankalin dababu misali lamarin fyad'en da'akayimata batason kowayeba ga jin wannan mugun labarin nacewa ba Ammice mahaifiyartaba ga wani tashin hankalin na auran yaya Hammat kuka sosai Hanan takeyi cikin kukan take fad'in " nashiga uku yaya zanyi da rayuwata wane matsayi nike cikin 'ya'ya masu cikakken asali tayaya zan'iya zamada yaya Hammat amtsayin miji dawane baki zanfahimtar dashi cewa fyad'e akayimin wazance yayimin kenan banida mafita ya Allah banida dabara da mafita akan wannan lamarin agareka namika kaina tunba yauba inaneman d'auki da agaji agareka ya Allah " sosai takeyin kuka hatta muryarta tadishe Allah sarki Hanan gaskiya kinacikin matsala Akwana atashi yau bikin Hanan da Hammat garage saura 1 week yaune su Hanan suka sauka Nigeria cikin tsananin fargaba da bugun zuciya Hanan take ciki Fadila kuwa sefaman tausarta takeyi sabida yadda taga hankalinta yasake tashi sosai girjinsu yanasauka Fadila tamiqe ganin Hanan batada niyyar tashi yasa Fadila takamo Hannunta d'an zabura Hanan tayi sabida tatafi duniyar tunani bamatasan jirgin yatsayaba takowa sukayi ahankali sunariqe da hannun juna suna idasa fitowa Hanan tahangi Ammi cikin sauri taqarasa rungumesu Ammi tayi cikin farinciki cikin kissa Jakadiya taqaraso garesu jawo Hanan tayi jikinta tace " Amaryarmu barka da dawowa Nigeria zomuje ga motar Angonki can tamusamman dayabada ad'akkoki gaskiya kinyi sa'ar miji inama munsan cikakken asalinki ? " qasa qasa tayi maganar yadda babu Wanda zejita se Hanan d'in sosai maganar jakadiya taduki zuciyar Hanan wasu irin hawaye sukashiga gangarowa daga cikin idanunta saurin shanyesu tayi sabida kar Ammi tagani babu jimawa datsayawar jirginsu Hanan su Hamut ma suka diro Nigeria sosai Ammi tatsurame ido tunkafin yaqaraso gareta sosai taga yayi wata irin muguwar rama itako Hamidat tayiwani kyau sosai taqarayin haske saura gaf suqaraso wani irin jiri yakwashi Hamidat tafad'i cikin gigita Ammi da jakadiya dasauran masu tarbarsu sukayi kanta cikin sauri akasureta daga nan se Asibiti duk dasu Hanan tsayin lokaci doctor yanadubata kafin yafito dubansu yayi yace " ina mijinta ? " cikin sanyin murya Hamut yace " gani doctor miqame hannu yayi sukayi musabaha yace " inatayaka murna matarka tanada ciki kimanin wasu satittika " zaro ido Hamut yayi had'ida dafe girjinshi sabida yadda zuciyar shi tayi wani irin mugun bugu Tofa Marmyn zarah ce [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 23 & 24* *G* anin haka yasa kowa yamaido duban shi kan Hamut ganin haka yasa Hamut sauke ajiyar zuciya yace " Alhamdulillah ina matuqar farinciki da wannan albishir doctor Allah yaraba lafiya murna sauran jama'a sukashigayi su Jakadiya kuwa jitayi kamar tatashi sama takoma gida dan sanar dasu Hajiya hajara Hajiya Fulani kuwa sosai tashigayin murna sabida batasan maike wakanaba itako Hajiya kilishi murmushin yaqe kawai takeyi sabida tanada tabbacin wannan cikin bana Hamut bane shima Hamut d'in yaqen kawai yakeyi dukda wani irin ciwo da zuciyarshi tafarayi babu jimawa sosai akabata sallama had'ida magungunna da shawarwari suna isa gida akashiga murnar dawowarsu Sarki Jabir dakanshi yafito zuwa harabar masarautar sabida farincikin dawowar su Hanan cikin sauri Hajiya taqaraso rungume Hanan tayi cikin taushin murya tashiga cewa " barkanki da isowa matar Soja tabbas kinzama mace mai sa'a arayuwa kinzama matar jarumi kuma sadauki dukkin kere sauran mata kinyi gudun wuce sa'a Hanan inatayaki murna " Sosai Hajiya kilishi da Sarki Jabir da Hajiya Fulani sukayi farincikin jin wannan kalaman na Kaka wucewa tayi da ita zuwa part d'inta kuyangu suka take mata baya anayimata kirari Hamut kuwa tuni yabar harabar wajan part d'in Ammi yashiga kai tsaye yanufi bedroom kwanciya yayi saman bed d'in Ammi idanunshi nakallon sama wasu irin hawaye suka shiga gangaro mai tagefan fuskarshi sosai yake kuka hannun shi yad'aura saman kirjinshi dede setin zuciyar shi yadafe sabida yadda yajejin ciwo cikin zuciyar shi matsananci itako Hamidat tuni tanufi part d'insu had'ida rakiyar kuyangu da Hajiya Fulani wadda tariqeta sabida doctor yace jikin nata babu qwari jakadiya kuwa tuni tanufi cikin masarautar dan fad'in abindake ranta jiki babu qarfi Hajiya kilishi tanufi part d'inta tana shiga tun a parlour tafarajiyo sautin shasshekar Hamut cikin bedroom cikin sauri taqarasa ciki ganin yadda yakeyin kuka sosai yasata saurin zama d'aga kanshi tayi tad'aura saman cinyarta cire hannunshi tayi daga saman qirjinshi tad'aura nata d'ayan hannun nata tashiga sharemai hawayen fuskarshi addu'a tashiga yimai tsayin lokaci sannan yafara sauke ajiyar zuciya itama Ammi ajiyar zuciyar tashiga saukewa cikin taushin murya tashiga cewa " Kabar kuka Hassan Allah yasan halindakake ciki kuma shine zaiyima magani in sha Allah nan gaba sekamanta dawata damuwa a rayuwarka tunkafin naga damuwarka nasan cewa bakada alaqa da wannan cikin na Hamidat sabida nasan babu yadda za'ayi kasamu lafiya bakasanar daniba nasan farincikin ka baya 'boyuwa agaremu sannan yadda naga kacanza kamar kayi muguwar jinya yasa tun a lokacin nasan cewa lalle akwai damuwa Hassan inaso kayi haquri kataushi zuciyarka karka yanke wani hukunci ayanzu mubi komi sannu sabida idan kad'auki wani mataki ayanzu musamman nasaki dole akwai tambayoyi idan hakan tafaru sabida kasan al'adar gidan saurauta babu saki idan bada wani babban daliliba wannan dalilin yakai matsayin sakin Hamidat to amma yanzu bakada hujja Hassan idan kuma mukamatsa tofa tabbas dole batun lalurarka zatafita inamai baka haquri kasake miqa komi ga Allah kaji Hassan " Tashi yayi zaune yadubi Ammi sosai idanunshi sunyi jah sosai yace " Ammi Dan Allah kibarni nasaki Hamidat dama tanemi hakan nace tabari semundawo gida kuma gashi mundawo Ammi ayanzu bandamu da kowama yasan lalurata ba aybanine nad'aurama kainaba Ammi ganin Hamidat a cikin idona yanzu mugun baqinciki ne agareni dan........ " tabbas nima banyarda Bro d'ina yazauna damata irin Hamidat ba Ammi gaskiya......." " dakata Hussain kamar yadda nace abikomi sannu to abi nima banyarda yacigaba dazama da Hamidat ba amma akwai lokaci kaji " miqewa Ammi tayi tafita zuwa part d'in Sarki Jabir bayan fitar Ammi Hammat yadubi Hamut fuska tamke yace " Gaskiya Hammut kanabani mamaki wai nikam wannan Hamidat d'in itakad'ece mace ko idan karasata shikenan kadena rayuwa toma wallahi gara kadawo rakiyar mace yadda kakeson Hamidat idan da haka takesonka bazata ta'ba bama wani kantaba koda kuwa itace sugabar masu mugun shi'awa bazan iyayin rayuwa irin takaba Hammut kacanza dan Allah kacanza zuciyarka " Yanagama fad'ar haka yajuya zaifita kamo hannunshi Hammut yayi cikin rauninmurya yace " kayi haquri d'an'uwana amma inaso kasancewa ita soyayya makauniyace tanashiga lokaci d'aya amma fitarta baya yiyuwa alokaci d'aya tanad'aukar tsayin lokaci kafin tabarka musamman soyayyar mutun ta farko aduniya tabbas Hamidat tayimin butulci a rayuwa ko cikin mafarki banyi zaton kwatankwacin haka daga garetaba amma Hammat zuciyata tanatuhumata da lefi inaji kamar nine sanad'in saka Hamidat ta'aykata zina da'inada lafiya dabatayi shi'awar aykata hakanba kuma danasaketa dabatayiba tunda tasan zata auri wani kum........" " dakata Hammut ko kayarda koma karka yarda dole Hamidat mailefice itad'in jahilace koda bata ta'ba zuwa Islam ba tata'bajin cewa aykata zina haramunce balle mutun mai aure lokacin datake gidansu yayatayi da shi'awar tata seyanzune zatakasayin haqurin kadawo Nigeria kurabu tunda ita tacire rai da samun lafiyarka Hammut Allah natsani Hamidat batun yauba balle yanzu dako qaunar ganinta banayi " Sosai zuciyar Hammut tasake karyewa sabida aduniya duk abinda d'an'uwanshi bayaso to shima jiyakeyi yatsane shi maganganun Hammat ayanzu sunsake sashi jin tsanar Hamidat sosai Cikin tashin hankali Sarki Jabir yamiqe tsaye sabida tashin hankalin jin wannan mugun labarin tsayin lokaci yanakaiwa yanakawowa sannan yadubi Ammi yace " tabbas Hamidat tayima Hassan mugun butulci amma kamar yadda kikace abi komi sannu ko babu komi mahaifin Hamidat qanine agareni amma duk da wannan dangantakar bazaisa nayarda Hassan yacigaba dazama da Hamidat ba " daga haka yafita daga part d'in cikin 'bacinrai Hanan zaune cikin parlour Kaka kuyangu sungama tsaramata kwalliya sefaman kamshi takeyi wooow masha Allah gaskiya tayi matuqar yin kyau dama abu gurin mai kyau fitowa kaka tayi daga bedroom tadubi Hanan sosai tace masha Allah gaskiya Hammat yadace damata qarasowa tayi tace " Gimbiya Hanan zakije part d'in Hammat yanzu tareda rakiyar hadimai don kai gaisuwa agareshi bayan kindawo shikuma zaizo dan tayaki hira irinta masoya tashi kije zakitafi da madara mai sanyi sabida yajiqa maqoshi wannan al'adar cikin masarautar nan ce damasauran wasu kuma yazama dole ayisu duka tashi kije hakan zesa kowa yasan cewa Hajiya kilishi tabaku tarbiyya " sosai Hanan taji zuciyar ta nabugawa Marmyn Zarah Ce [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 25 & 26* *C* ikin sanyin jiki Hanan tamiqe ahankali take d'aga qafarta sabida yadda zuciyarta takeyin mugun shakkar nufar Hammat tareda rakiyar kuyangu sukanufi part d'in Hammat sallama sukayi abakin Part d'in amma shiru babu amsa dama sunyi tunanin haka sosai zuciyar Hanan tasake karyewa amsar madarar tayi sannan tace " zaku'iya komawa kunsan bayason hayaniya " cikin sauri suka juya sabida dama kam basaqaunar koda hanyace tahad'asu dashi sakeyin sallama tayi tashiga abin mamaki yana kwance saman doguwar cushion yad'aura qafarshi saman d'aya hannunshi riqe da wayarshi yanalatsawa wata irin nannauyar ajiyar zuciya Hanan tasauke qarasawa tayi ta'aje Cup d'in madarar aqasan lallausan Carpet din makeken parlour shi gyuwoyinta aqasa hakama idanunta aqasa cikin muryarta mai taushi tace " barka dahutawa yaya Hammat gamadara mai sanyi Kaka tace nakawo maka " wani irin mugun tsaki yaja yatashi zaune shure Cup d'in yayi daqafarshi cikin zafin rai yadubeta yace " Allah yasauwaqe naci wani'abu daga hannunki ada de kam naci shima dan inakallonki matsayin hadimatane shine yasa yanzu kuwa bamakikai wannan matsayinba kinga qasqantacciyar baiwa to tafiki matsayi agareni sabida ni tun lokacinda Ammi tad'akkoki daga gidan marayu natsaneki fiye daduk wani abunqi narayuwa ina hangen daud'ar zina ajininki sabida babu wanda zai haifi d'ah yakai gidan marayu idanhar d'an mai asaline d'an sinnah Allah yasade kar'ayi gadon zina kitashi kigogemin wannan madarar dan kinsan ni bansaba da qazantaba kiyi gaggawar gogemin kifita kibarmin part sabida natsani ganinki " Yanagama fad'ar haka yamiqe yashiga bedroom Hanan kuwa kasa miqewa tayi sabida yadda gyuwowinta sukayi mugun sanyi wani irin zafi taji yataso mata cikin zuciyarta gawani irin qaton abu dataji yataso mata yatokare mata zuciya sotakeyi tayi kuka amma takasa cikin sanyin jiki tashiga gyara gurin tafita tana fita part d'in Ammi tanufa sabida zatafijin dad'in zamancan shiko Hammat yanashiga yanufi toilet wanka yayi daruwa mai sanyi sosai dukda kasancewar lokacin sanyine kumaga sanyin AC dake cikin part d'in nashi fitowa yayi d'aure da towel sefaman rawar sanyi yakeyi sumar qirjinshi takwanta luf sumar kanshi kuwa ruwa yasa takwanto har saman idonshi kya dagasama har qasa Hammat namiji ne tsayayye mijin nunama sa'a sabida tako'ina yahad'u sosai badan bayason Hanan ba senace gaskiya Hanan tayi dace had'ida babbar sa'ar miji irin Hammat qara sanyin AC yayi sosai sannan yashiga goge jikinshi da qaramin towel kwanciya yayi saman bed yana kallon sama rumtse ido yayi had'ida cije lips d'inshi naqasa tsayin lokaci sannan yamiqe yashiga shafa mayamayan shi cikin sanyin jiki yakeyin komi kamar basojaba konace kamar wani abu yasashijin mutuwar jiki shiga yayi tamanyan kaya sosai yaqarayin matuqar kyau sefaman kamshi yakeyi kamar ayau yake ango d'aukar wani key d'in mota yayi wanda yake cikin leda sabo dal taku yakeyi ahankali cikin isa da qasaita dakaganshi babu ko tantama kasan cewa jinin sarauta nayawo cikin jijiyoyin jinin shi bayan yafito parlour yanufi wata 'yar qaramar wodrop yabud'e wani kyakkyawan abu yad'auka wanda akayi silin d'inshi dawani kyakkyawan abu dakagani kasan kautace tamusamman wato gift Fita yayi yanufi part d'in Kaka bayan Hanan tashiga Part d'in Ammi zaune tasameta a parlour ganin Hanan yasa Ammi saurin miqewa rugowa Hanan tayi tarungumi Ammi se'alokacin tasaki kuka maisauti sosai rungumeta Ammi tasakeyi sosai tashiga lallashinta tsayin lokaci amma Hanan takasadenayin kuka seda Ammi tace idan batayi shiruba tofa itama zatayi kukan sannan Hanan tayi shiru ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " haba Hanan meyekuma nayin kuka sanar dani damuwarki idan kuma bakison wannan auran ne zansaka adakatar dashi kinji auta ta " ajiyar zuciya Hanan tasauke akaro na babu adadi shanye sauran kukan nata tayi tace " a a Ammi na babu komi amma nide nafison zama anan bagun kaka ba ina kewar mahaifiyata " Nannauyan numfashi Ammi tasauke sannan tasaki murmushi tace " Haba Hanan haquri zakiyi ayke yanzu kinzama baquwar Ammi kinga daga wajan Hajiya se d'akin mijinki haka al'adar cikin masarautar nan take idan har yakasance angon da amaryar duk 'yan cikin masarautar ne tofa yazama dole Amayar tazauna wajan hajiya har zuwa lokacin daza'a d'auketa zuwa d'akin mijinta maza muje namaiyar dake tunkafin acemin banida kawaici kuma kinga yau ne zakuyi hira tamusamman keda Hammat a parlour Hajiya muje ko Auta ta karki bani kunya mana Hanan zakiyi hira da Hammat agaban Hajiya da d'aya daga cikin Matan Maimartaba dakuma Jakadiya ayaune za'a sheda cewa Hammat zekuladake kamar yadda zekula dakanshi kema atabbatar zakiji dashi kamar yadda kikeji dakanki sannan atabbatar da cikakkiyar soyayyarku gajunan ku dan Allah karkibani kunya karkibari kunyarki tasaka amana dariya muje kar suhalarci gurin babu ke " Sosai Hanan tasake tsurewa dajin haka tanaji aranta cewa tabbas Hammat seya 'bata komi kuma tayaya tsoranshi zaibarta ta'iya aywatar dahaka ? Sunyi sa'a babu kowa har Hanan tashiga bedroom sannan Ammi takoma part d'inta babu jimawa Hajiya hajara tayi sallama cikin part d'in kaka itada kuyangunta kaka dake zaune a parlour babu jimawa dafitowarta tadubi Hajiya Hajara tata'be baki tace " ikon Allah lalle Hajara to'ay kokece sarki jabir d'in sehaka tayaya zakishigomin da kuyangu har cikin parlour na sannu uwar saurauta maza kufitarmin dake dasu kicema Mariya tazo amadadinki zuwa gaba seki kiyaye " Cikin sanyin jiki tamiqe dan babu yadda zatayi tasan ba'ayima Kaka musu amma cikin zuciyarta cewatayi " hmmm nide ko kikayima haka nasha alwashin sakaki 'bakin ciki kema babu jimawa Jakadiya tashigo gaisuwa takwasha sannan tanemi izinin shiga tafito da Hanan zuwa parlour bata izini Kaka tayi tamiqe cikin sauri tashiga bedroom zaune tasamu Hanan a bakin bed zuciyarta sefaman bugu takeyi murmushi Jakadiya tayi tace " hmmmm yau zamugani idan dagaskene Hammat yanasonki kuma zamugani idan marar asali tasan yadda zatakula da miji tashi muje jiran shigowar yarima Hammat kawai ake jira " cikin sanyin jiki Hanan tamiqe sukafita parlour bayan sunzauna itama Hajiya mariya tashigo Hammat yayi sallama tunkafin yashigo kamshin turaranshi yagarwaye part d'in rumtse ido Hanan tayi cikin takunshi na'isa yashigo gaida kaka yayi cikin girmamawa itako Hajiya Mariya kalloma bata'isheshiba Cushion d'in da Hanan take zaune yanufa rumtse ido yayi yajawo natsuwarshi sannan yace " Assalama alaikum Princess " ajiyar zuciya Hanan tasauke jin dayadda Hammat yazo yasata jin karfin zuciya tace " Amin wa'alaika salam My Prince " Saukowa tayi daga saman cushion d'in tadurqusa tace " nasan kashawo hanya hakan yasa natadanarmaka wajan hutawa mailaushi sabida gajiyar dakataho da'ita tagudu tabarmin Prince d'ina " rumtse ido Hammat yasakeyi sannan yakuma dakewa murmushi yasaki sannan yazauna aje kayan hannunshi yayi agefanshi yakamo hanunta yace " zonan kizauna sabida zamanki akusa dani shine zaisaka duk wata gajiya danataho da'ita tagudu tabarni kinsan kuwa yadda kike agareni kinsan wane irin so nikeyimiki princess ? " Cikin sanyin murya Hanna tace " a a Prince dukda zuciyata tanahasasomin yadda kake tsananin sona to amma nasan zata'iyayin kuskure taragemin yawan soyayyar tawa agareka zanso naji daga gareka sabida na'aminta dacewa zuciyarka dabakinka basayin qarya " Ajiyar zuciya Hammat yasauke had'ida matse hannun Hanan d'in wanda yake riqe dashi tun lokacin dayace tazauna cikin zuciyar shi yace " lallema yarinyar nan tasamoni yaya zanyi kenan idan nabayyana soyayya agareta nayi qarya kenan idan kuma naqiyin hakan tozan kunyata mahaifiyata yaya zanyi kenan ? " Marmyn Zarah Ce 👌🏻😘 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 27 & 28* *A* jiyar zuciya yasauke sannan yaqaqalo murmushin yaqe yace " fad'in yadda nikesonki abune wanda baki bazai iya furtawaba sabida yayi kad'an ya'iya bayyanashi kuma baikamata wasu suji sirrin zuciyar Hammat ba jin wannan manyan furucin se nidake kawai princess " Murmushin qarfin hali Hanan tayi sabida zafin da hannunta yakeyi matsemata hannun yayi badawasaba cikin sanyin murya tace " nima natabbatar dahaka Prince zuciya tagasgataka inasonka fiye dakomi nawa yakamata nabaka wani abu maisanyi kasha sabida tattakin dakayo zuwa gareni " Jin haka yasa Hammat jin wani irin mugun haushi sabida yasha alwashin bazaisakecin abu daga hannun Hanan ba miqewa tayi hakan yasa yasaki hannun nata cikin sanyin jiki takeyin taku har zuwa wajan freezer cikin wani kykkyawan Cup tazubomai madarar tadawo zama tayi yadda zatafuskanci furkarshi sosai cikin shakka da fargaba tanufi bakinshi da Cup d'in madarar dole ya'amsha badan yasoba sedan karya kobsa amma cikin zuciyar shi cewa yayi " hmmmm duk wannan abun dakikesani inayi senayi mugun hukuntaki akanshi " Sau 3 ya'amshi madarar sannan yace " hakama yayi princess tabbas kinbani abu namusamman lalle kin'iya tarba sabida inason madara maisanyi sosai nima yakamata nabaki gift namusamman key d'in sabuwar motar hannunshi yamiqamata yace " wannan kautar sabuwar motace tamusamman agareki sekuma wani gift namusanman wanda yafi motarnan muhimmanci agareki bakowane yakamata yaganiba seke sabida abune nadabanne agareki zankoma princess zantafi dakewar kallon kykkaywar fuskarki zankiraki naji muryarki kafin nakwanta bacci hakan zaibani damaryin bacci mai dad'i sosai nabarki lafiya " Miqewa yayi taku d'aya yayi kaka tadakatar dashi dafad'in " lalle Hammat katabbatar manadacewa Hanan tamusammance agareka kema Hanan muntabbatar zakikulada Hammat sosai Allah yaqaramuku son juna " Murmishin yaqe Hammat yayi sannan yabar parlour Jakadiya da hajiya Mariya kuwa kamar suhad'iyi zuciya haka sukaji sabida basuyi tsammanin son da Hammat yakema Hanan yake hakaba itako Hanan cikin sanyin jiki tabar parlour zuwa bedroom kallon wannan gift d'in tashigayi zuciyarta nasota'bude don ganin abunda yake ciki amma tanajin tsoro cire kayan jikinta tayi tashiga toilet bayan tafito tayi shirin kwanciya sannan tashiga bud'e gift d'in wasu sabbin hankacif ne guda 3 aciki sewani turare dagani yanada tsada sosai sewata letter cikin shakka dasanyinjiki tashiga bud'e wasiqar rubutune kamar haka _Hmmmm nasan zakisojin maiye dalilin baki hankacif har 3 ko tanadin abin sharar hawaye ne nabaki sabida zasuyimiki amfani sosai tundaga yau dan kam tunda kika za'bi zama dani zakikasance cikin kukane har abada inayimiki barka dashigowa cikin rayuwar qunci wannan turaran kuwa kiyi amfani dashi sabida duk duniya babu turaran danatsana kamar shi asha kuka lafiya_ " Ajiyar zuciya Hanan tasauke dukda tana qoqarin danne hawayen nata amma takasa afili tafurta yaya Hammat wannan wace irin qiyayyace kakeyimin haka ya Allah inaroqonka idan aurena da yaya Hammat ba alkairi bane Allah kakawo silar dakatar dashi nahuta " haka Hanan taita roqon Allah cikin wannan daran Shiko Hammat yana shiga cikin part d'inshi yacire hular kanshi yajefar itama rigar yacire yajefar yanufi bedroom irin wankan dayayi d'azu shi yasakeyi niko nace ikon Allah koma sanyi bayaji cikin mugun 'bacinrai yakwana amma yad'aukarma zuciyar shi alqawarin seya quntatama Hanan fiye da tunaninta Hajiya Mariya tadubi Jakadiya tace " Jakadiya inaso kiyi duk yadda zakiyi kid'akkomin wannan gift d'in da Hammat yabama Hanan sabida inaji araina wani mihimmin abune aciki idan kika d'akko nikuma ya'isheni nakulla wani makircin dashi " cikin girmamawa Jakadiya tace " angama " sannan tafita A 'bangaran Hamut kuwa ko kallon Hamidat bayayi becemata komiba gameda maganar cikin hakan yasata cikin damuwa sosai jiki babu qarfi tashiga cikin bedroom kulle qofar tayi sannan tabud'e wayarta layin muhseen takira bugu 3 yad'aga kafin yace komi tafashe dakuka tace Marmyn Zarah CE [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 29 & 30* *M* uhseen inacikin matsala babba ayanzu haka cikine dani kuma kasan nakane sannan maganar gaskiya don yakamata kasan komi ayau sabida kanemomana mafita gaskiya Hamut ba yayana bane kamar yadda kad'auka mijinane kum......." Dakatar da'ita yayi cikin mamaki " haba Hamidat dagaske kikeyi ? to amma tayaya kuka 'boyemin dagake har shi sedekuma bazanyi mamakiba tunda babu budurci nasameki kinga kenan wannan cikin banida tabbasd'in nawane " cikin tashin hankali Hamidat tace " haba muhseen wallahi wannan cikin nakane naji babu budurci kasameni amma wannan cikin nawa bashida wani uba se kai sabida Hamut baita'ba kusantataba kaga kuwa banida hujjar sewa nashine " sosai Muhseen yacikada mamaki cikin mamaki yashigayimata tambayoyi " to amma ay babu Wanda yasan cewa baita'ba kusantarkiba dan haka naji zan'amshi babyn amma idan zakiyimana abu d'aya kinsande Hamut yatara gari maiyawa wato yanada tarin dukiya taban mamaki inaso kisamar mana koda rabin wannan dukiyarne tahanyar sashi yayi sarnin wasu manyan kadarori nashi dasunan d'an dakika haifa koda cikin rashin sanine sabida nasan bazaiyi hakan acikin hankalinshiba sannan kitsaya akan cewa lalle wannan babyn nashine koda kuwa kowa zeji sabida kowa yasan tsakanin mata da miji se Allah kuma bashida fita tunda kunsha kwana cikin part d'aya amma duk yadda zakiyi karki yadda ayi gwaji koda andage akan haka kisan duk yadda zakiyi kisiye doctor kar afad'i gaskiya bayan munsamu wa'innan kud'ad'an sekizo muyi aure kinga bamuda matsalar komi " Ajiyar zuciya Hamidat tasauke tace " shikenan amma fa wannan lamarin akwai riski idan akasamu matsala tofa nice zankwana ciki " karki damu inde inanan babu wata matsala kuma zan'iyayin komi akan kud'i senajiki " daga haka yakashe wayar shiru Hamidat tayi tanasakeyin nazarin lamarin zuwa can tasaki murmushi tamiqe fita parlour tayi hangen Hamut tayi zaune saman cushion yayi shiru yana nazarin yadda rayuwa tajuyomai ahaka tunanin yakeyi ko akwai wani lefi dayayima Allah yasa Allah yajarafce shi da wannan masifar jin maganar Hamidat akanshi yasa yaji wani irin 'bacin rai itako murmushi tasaki tace " haba My D duk kacanzamin nicefa Hamidat taka wadda kake matuqar so kuma nasan har abada bazakadena sonaba yakamata katsaya nayimaka bayani akan yadda kasamar da wannan babyn naka dan kam bashida wani uba samadakai kuma kasan......." Cikin zafin rai yad'auketa dawani zazzafan mari wanda yasa sedata baya kamar zatafad'i nunata yayi azafafe yace " kai Hamidat kishiga cikin hankalinki idan kikace zakikawomin wasan yara anan senayi mugun maganinki sannan kisani nadenasonki har abada natsaneki kuma idan duk duniya zatataru akan cewa nine baban wannan shegen cikin naki tofa bazan ta'ba yardaba koda kuwa zan bayyana maduniya cewa nid'in hoton Namijine ba cikakkeba karki yarda nasake ganin wannan banzar fuskar taki akusa dani tun wuri kibayyana makowa uban wannan cikin wallahi Hamidat badan maganar Ammi ba datuni kina gidanku dan saki 3 zanyimiki amma ko yanzu hmmmm akwai lokacin zaizo nan kusa " Yana kaiwanan yabar parlour afusace sosai Hamidat tafurgita dalamarinshi sabida bata taba nunanin Hamut yanada zafi hakaba cikin 'bacin rai tace " hmmm ni kamara to wallahi nasha alwashin senasakaka kayi nadama ni Hamidat zannunamaka irin kaidina " Tofa lalle bari muga irin kaidin naki Hamidat Rana bata qarya kamar yadda akasaka lokaci yaukam gashi yazo ayaune akad'aura auran Hammat da Hanan d'aurin auran daya tara d'inbin jama'a tako'ina tunda akad'aura aure Hammat yakoma cikin part d'inshi kashe wayoyinshi yayi duka dukda baya harabar cikin masarautar hakan baihana abokanshi nagun aykinshi yimai karaba misalin 6 aka d'auki amarya zuwa part d'in mijinta Ammi dakanta takama hannun Hanan harzuwa part d'in Hammat bedroom d'inta akanufa da'ita sosai bedroom d'in yayi matuqar haduwa akwai qaramin parlour kafin bedroom d'in zaunar da'ita Ammi tayi bakin qayataccen bed d'inta wanda yayi matuqar haduwa bayan tazauna Ammi tadubi sauran jama'ar gurin tace " inaso kubamu guri sabida zanyima 'yata nasiha " fita kowa yayi Ammi tamaido dubanta kan Hanan kamo hannuwanta tayi tasaka cikin nata tace " iname alfahari dawannan ranar inafatan kuma kema zakisakani cikin alfahari a safiyar gobe wajan nuna farin gyalle tabbas inada tabbacin zakisakani cikin farinciki da alfahari sabida banida shakka akanki Hanan nasan Hussain zai'iya bani matsala sabida balallene bane yazo gareki amma ni zansashi yayi hakan dole Hanan kiyi haquri akan duk abinda Hussain zaiyimiki idan kikaga yayimiki abinda bazaki'iya jurewaba kisanar dani banaso kid'aukeni amatsayin mahaifiyar Hussain har qarshen raina karnafita daga matsayin mahaifiyarki dan Allah Hanan kinji " Sosai Hanan tasaki kuka sabida abubuwa dayawa musamman akan maganar farin gyalle dakuma haduwarta da Hammat cikin zuciyarta tashiga furta cewa " nashiga 3 tayaya zan'iya wanke kaina agun Yaya Hammat kenan bazansaka Ammi alfahariba nashiga 3 yaya zanyi daraina " wani irin kukan tasake saki maitsanani Marmyn Zarah ce [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 31 & 32* *L* allashinta Ammi tashigayi sabida ita atunaninta kukan Hanan nashiga cikin sabuwar rayuwane tsayin lokaci sannan Ammi tasamu Hanan tasassauta kukan sallama Jakafiya tayi hannunta riqe da Farin gyalle tass dashi sefaman kamshi yakeyi rumtse ido Hanan tayi sabida yadda zuciyarta taqarayin matsanancin bugu bayan tagama shinfid'awa tadubi Hanan tasaki murmushi tace " Gimbiya Hanan fatan nasara se Allah yakaimu zuwa safiya " daga haka tajuya tafita ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " tabbas babu zancen rashin nasara sede nasara sabida ni nasan ko wacece 'yata " murmushi tasakarma Hanan sannan tamiqe tafita yarage saura Hanan ita d'aya se qaramin parlour da kuyangu keciki suna jera kayan ciye ciye da shaye shaye irin na amarya da ango d'aya daga cikin kuyangun tafakaici idon kowa tajefa wata qwayar magani cikin madarar Hammat mai sanyi sannan sukafita suna fita Jakadiya tajawo hannun wannan hadimar suka ke'be inda babu kowa cikin qasada murya jakadiya tace " Barira kinko saka wannan qwayar danabaki ? Cikin sauri tace " nasaka kuma babu wanda yagani kakar yadda kikace " jinjina kai Jakadiya tayi sannan tace " aykinki yayi kyau zuwa safe idan komi yayi dede zanbaki abinda nayimiki alqawari " daga haka tanufi cikin masarautar part d'in hajiya Hajara tanufa tanashiga Hajiya Hajara dake tsaye tayi saurin nufota kafin tace wani'abu Jakadiya tazu'be saman gyuwoyinta tace " ranki shidad'e an aywatar da ayki yadda kikace inada tabbacin Hammat zaisa wannan madarar mai magani " Dariya hajiya Hajara tasaki sosai irinta mugunta sannan tadubi Jakadiya tace " hmmmm idan kuwa yasha bazai sake sanin inda kanshi yakeba har zuwa safe senaga yadda zaitunkari amaryar tashi cikin nauyin bacci kinga kenan babu maganar ganin sheda a farin gyalle idan kuwa babu sheda tabbas babu maganar yin alfahari dasu gashi kuma babu maganar amsar uziri tunda amarya lafiyarta lau hakashima ango kinga kenan mummunan hukunci yawajaba akansu da mugun tozarci cikin masarautar dasuke taqama da'ita " sake bushewa tayi da dariya itama Jakadiya haka Ammi tana fitowa daga bedroom d'in Hanan tanufi bedroom d'in Hammat kwance tasameshi saman bed fuskarshi nakallon sama idanunshi alumshe kamar mai bacci jin sallamar Ammi yasashi tashi zaune cikin rashin son maganar shi yace " barka da dare Ammi " amsawatayi cikin sakin fuska da nuna farinciki zama tayi sannan tadubeshi sosai tace " Hussein inaso kabani hankalinka nan ayau duk abinda zanfad'a maka tofa umarnine idan kaqibi tabbas kasa'bamin kuma zanyi 'bakinciki nahar abada Hussein kasani cikin farinciki kuma kafitar dani kunya kasan wane irin gida kake masarauta daban take dasauran gidaje abu kad'an zaizama abun kunya abun magana musamman akan al'adun cikinta kasan komi basenasanar dakaiba yazama dole ayau kamayar da Hanan cikakkiyar mata agareka banajin sakkar komi akan Hanan amma kai nasan kanada wani banzan hali kasanfa kowa yanatunanin cewa auran soyayya kukayi kaida Hanan duk duniya dagani se mahaifinku sekuma d'an uwanku Hassan mukasan cewa auran had'ine bana soyayyaba to inaso hakan yad'ore har abada kuma inada yaqinin cewa zakasota kamar ranka dan Haka inaso asafiyar gobe naji busar sarewar farinciki tanatashi cikin masarautar nan inaso idanuna suganemin wannan farin gyalle yazama fari da jah Hussain idan banga hakaba zanshiga cikin damuwa tahar abada inayimuku fatan alkairi asuba tagari " Daga haka tamiqe tabar bedroom d'in batakoma bedroom d'in Hanan ba tafita daga part d'in Ammi tana fita Hammat yamiqe cikin zafin rai yakaima pillow naushi wani irin huci yakesaki tsayin lokaci amma babu alamar zaitashi balle yanufi wajan amaryar tashi itako Hanan tana zaune saman abin sallah tanaroqon Allah mafita da sassaucin kuncin zuciyar datake ciki ahankali Hammat yadaga idanunshi dasuka canza launi sabida 'bacin rai yasaukesu kan kyakkyawan agogon bangon bedroom d'in ganin har 1:15 yasashi sake tuno maganar Ammi akaro na babu adadi miqewa yayi yashiga toilet yawatsa ruwa shima akaro dayawa cikin wannan daran babu jimawa sosai yafito tsane jikinshi yayi sannan yafeshe jikinshi da turaruka yazura jallabiya mairuwan qasa yafita zuwa parlour bud'e freezer yayi yatsiyaya ruwa maisanyi yasha sannan yanufi bedroom d'in Hanan yana shiga yabi qaramin parlour da kallo tsaki yaja dayadubi kayan tarbar amayar da'aka jera shiga cikin bedroom d'in yayi kai tsaye kafin yasauke idanunshi akan Hanan saman bed d'in idanunshi suka sauka ganin wannan farin gyalle shinfid'e yasa Hammat jan wani irin mugun tsaki wanda yasaka Hanan furgita sabida bataji shigowarshiba tatafi duniyar tunani dubanta yayi yasake jan tsaki yace aykin banza kawai tashi kihau saman bed kinta'baganin yadda akeyin fyad'e ? to idanma bakita'baganiba yau zakigani akanki " Yanaqarashe fadar haka yasaka hannu yakashe wutar bedroom d'in jawota yayi datsiya yaturata saman bed yarufamata baya cikin izza yafara kamata kuka Hanan tasaki maicike da bantausayi cikin kuka tace " Yaya dan Allah karkacutar dani akaro nabiyu yaya wani yah....." kafin taqarasa yabuge mata baki cikin zafin rai yace " idan kikasakeyimin wata magana to wallahi kashekine kawai bazanyiba " daga haka yashiga figemata kayan jikinta cikin izza da tsiya sedayaji babu komi ajikinta sosai duk yabubbuge mata dukkan ga'bo'bin jikinta sannan ya'bangaremata hannuwa yadda bazata'iya koda yunqurawaba rumtse idonshi yayi sabida 'bacin ran kusantar tan dazaiyi cije lips d'inshi yayi yace " yau sekinyi nadamar zuwa duniya " cikin qarfinshi da izzar shi yashigeta dukda ba wannan bane karo nafarko da namiji yabi wannan hanyar amma kasancewar Hammat qwarzon jarumi kasa shiga yayi kai tsaye jin haka yasa yasake shigarta cikin qarfinshi wani irin ihu hanan tasaki cikin kakkausar murya yace " ihun maizakiyimin bayan babu murfi najiki hmmm ayni dama nasan se'anyi gadon iyaye badan Ammi ba da wallahi bazan ta'ba iya kusantarkiba har abada amma kisani dukda bakizomin da budurciba senasaka mahaifiyata alfahari amma kisani kincuci mahaifiyata sabida tabaki dukkan yarda gashikumani ba mazinaciba amma anbani mazinaciya nasha alwashin sakaki cikin mugun baqinciki nahar abada sabida kusantarki da akasaka nayi ba'ason rainaba kuma nasameki babu budurci ni Hammat ayau zannunamiki izzar soja senasaka kinji cewa kamar yau shine karo nafarkon had'uwarki danamiji ahaka nasha alwashin wallahi agobe sekin kwanta gadon hospital sabida tsabar wahala " Yanakaiwanan yashiga kusantarta cikin izza da mugunta toshe mata baki yayi sabida ihun datashigayi kuka Hanan takeyi kamar ranta zaifita amma ina Hammat kamar kurma Hanan tayi suma yakai 5 koda tasuma wahala takesakawa tafarfad'o tun wannan lokacin 1:15 har zuwa 5:05 Hammat bai saurara ma hanan ba izuwa wannan lokacin Hanan batasan awace duniya takeba mutuwa ko rayuwa sosai Hammat yajimata ciwo a qasanta sosai 😭😭😭😭 farin gyalle kuwa yarine dajini babu abinda zaisa katabbatar cewa hanan tanadare se bugun zuciyarta kawai wadda take bugawa dasauri cikin bugu mai sauti wanda nakusa zai'iyaji jin kiran sallar asuba yasa Hammat d'aga Hanan sema alokacin yanunacewa tanada asuma Allah sarki Hanan abun tausayi 😭😭😭😭😭 Marmyn Zarah ce 👌🏻🤝🏻[ [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 33 & 34* *S* osai yaji damuwa sabida se ayanzu yatuna yadda yakejin jan numfashinta cikin sarqewa dukda zuciyarshi cikin qunci take sosai sabida kasancewa da Hanan dayayi amatsayin matar aure wanda abaya yasha alwashi akan cewa baiga macan ba segashi ayau wata qaramar yarinya tasan sirrinshi sirri mafi girma agareshi gakuma wani babban takaici tazomai babu cikakken budurci " cije lips d'inshi yayi had'ida kaima d'ayan hannunshi naushi cikin zafin rai yafita daga bedroom d'in yanashiga yad'auki wayar shi yakira kaka tanad'agawa yace " kaka yarinyar nanfa batada lafiya " baijira maizataceba yakashe wayar yafesar da wata irin iska maizafi wurga wayar yayi saman bed yashiga toilet cikin tsananin 'bacin rai Jin saqon Hammat yasa kaka miqewa ciki sauri fuskarta d'auke da murmushi tanufi hanyar fita cikin sauri tasa akayima Jakadiya iso dan danan sega jakadiya ta'iso cikin farinciki kaka tadubeta tace " Jakadiya iname kyautata zaton Yarima yayi nasarar samun mata tagari wato Hanan takai budurcinta d'akin mijinta dan haka inaso muje sabida ayau kowa dake cikin wannan masarautar seyasan ina cikin farinciki sosai " Cikin sanyin jiki Jakadiya tanufi part d'in Hammat itada kaka sabida batayi tunanin hakan ba suna shiga Kaka tanufi cikin bedroom d'in Hanan har zuwa wannan lokacin Hanan tana sume babu alamar rai atare da ita cikin matuqar gigita Kaka tayi kanta kiran sunanta tashigayi cikin tashin hankali amma ina shiru babu numfashi cikin Hanan se bugawar zuciya data jijiya sosai kaka tasake rikicewa cikin sauri tashiga kiran doctor kafin doctor ya'iso Jakadiya tasanar da batun tabbatar da budurcin Hanan cikin tsananin farinciki Ammi tadubi Sarki Jabir dake kusada ita tace " Maimartaba kagani ko nikam nasan dama Hanan bazata ta'ba bamu kunyaba yau gashi yar amana agaremu marainiya tasamu yin matuqar alfahari a rayuwa abinda wadda mukasan nasabarta da cikakken asalinta tabamu kunya tajefamana yaro cikin kuncin rayuwa kashi tasakamu cikin tashin hankali wanda bashida qarshe nikam inajin tsoran rayuwar Hassan yadda zatakasance karfa tasaka murasashi " Ajiyar zuciya maimartaba yasauke yace " Hajiya Kilishi tabbas akwai babbar matsala sabida da Hammut da Hamidat duk abu d'aya ne agareni idan mukasanar ma duniya abunda Hamidat tayi tofa muntona asirin kanmune kuma munyima masarautarmu mugun tabo nahar abada sannan kuma sakinta babu wani dalili shima tozarcine ga wannan masarauta tamu dan haka inaso kinatsar da zuciyarki kuma kicigaba da lallashin Hammut in sha Allah cin amana baya ta'ba d'orewa dasannu zakiga mafita tabayyana " Jinjina kai Hajiya Kilishi tayi cikin gamsuwa dazancen Sarki Jabir cikin sauri doctor Ummy ta'iso sabida jin kiran gaggawa daga Kaka ganin halin da Hanan take ciki yasa doctor Ummy saurin fara dubata sosai ran kaka ya'baci sabida ganin irin rashin tausayin da Hammat yanunama Hanan tsayin lokaci sannan akasamu Hanan tafarfad'o cikin gigita damatuqar tsoro kuka tafashe dashi tanafad'in " kuce karyakasheni dan Allah kayi haquri yaya " cikin lallashi doctor tace " bazai kashekiba Gimbiya Hanan kinatsu kinji kwantar da hankalinki mijin ki yanasonki sosai kuma kincika mace ne shiyasa har zuciyar shi taqi sauraranki tabbas Hanan kemai sa'a ce " haka doctor Ummy taita lallashin Hanan har tagama dubata ruwa maizafi kaka tahad'a tagasama Hanan jikinta sosai Jakadiya tayaye farin gyallen tafita dashi sauran hadimai sukashiga gyaran cikin bedroom d'in kaka dakanta tagyara Hanan cikin shigar doguwar riga marar nauyi ita dakanta tabata tea mai zafi tasha sannan tabata magani daga zaune Hanan tarama sallar asubahin ranar dan tuni lokaci yawuce seda kaka takamata zuwa saman bed sabida yadda takejin mugun zafi aqasanta gawani irin nauyi da kafafunta sukayi sosai kanta yake sarawa sabida mugun ciwo rufa mata blanket kaka tayi sabida yadda taga tanayin rawar sanyi dede lokacin Ammi tashigo ganin kaka yasa tayi saurin risinawa tana gaidata bayan ta amsa tadubeta sosai tace " Hajiya Kilishi yazama dole kiyima Hammat fad'a haka ake rayuwa babu lissafi sekace babu tausayi cikin zuciyar shi dubi yarinyar nan d'inki uku kejikinta yanzu haka haba ni kinsan ba saurarata zaiyiba amma ke tunda kinkawoshi duniya yaji maganar taki " Kaka nagama fad'in haka tamiqe zuwa parlour cikin tsananin tausayawa Ammi taqarasa wajan Hanan zama tayi bakin bed kamo hannun tayi sosai tasake razana dataji zafin da jikinta yayi cikin tausayawa tace " sannu Hanan zakisamu sauqi kinji kuma in sha Allah bazai sakeyimiki kwatankwacin hakanba " ahankali tabud'e idanunta dake lumshe sabida yadda sukayimata nauyi bata'iya cewa komiba se murmushin yaqe datasakarma Ammi sosai Ammi tasakejin tausayinta sabida tasan kawai qarfin haline irinna Hanan babu jimawa bacci mainauyi yayi gaba da'ita tsayin lokaci Ammi tana zaune tana kallon Hanan cike da tsananin son yarinyar da tausayinta ganin tayi bacci yasa Ammi miqewa fuska tamke tafita bedroom d'in Hammat tanufa kai tsaye kwance tasameshi yayi rigingine idanunshi nakallon sama jin sallamar Ammi yasashi tashi zaune cikin sauri kafin yace wani abu Ammi cikin 'bacin rai tace " Hussen lalle naga biyayyar dakayimin wato sabida nabaka umarni shine kake son kashemin yarinya ko ? ka kyauta to bazan sake baka wani umarnin ba idan kagadama kakasheta yazamar maka dole kayi jinyar Hanan kai dakanka idan kasake nasake dawowa banganga cikin bedroom d'in Hanan ba Allah senayi mugun 'batamaka rai kaji nagayamaka duk abundatakeso kuma take buqata kayimata kabata umarnine nasake baka " daga haka tajuya zatafita cikin 'bacin rai cikin sauri Hammat yace " Ammi kumafa da yau ne zankoma hutun nawa yaqare " cikin 'bacin rai Ammi tajuyo tadube shi tace Babu inda zakaje har se Hanan tawarke sabida tare zakutafi inaso kanemar mata wata skull d'in acan tunda dama kace zakayi wasu shekaru a can zuwa lokacin dazakadawo tagama idan kuma tahaihu ni dakaina zanzo sabida tunyanzu inajin tsananin son 'ya'yan Hanan " tanaqarashe fadar haka tafito daga bedroom d'in fita tayi daga part d'in baki d'aya sosai Hammat yaji zuciyar shi kamar zatafashe sabida 'bacin rai zama yayi bakin bed cikin 'bacin rai Zaune Hamut yake cikin parlour shi hannunshi riqe da wayar shi wata number yaketa faman nema amma baiganiba dede lokacin Hamidat tafito daga bedroom d'in ta nufo inda yake tayi zama tayi akusa dashi kafin tayi magana yamiqe zaibar gurin cikin sauri tamiqe tasha gabanshi cikin marairaicewar murya tace " D yafakamata kasaurareni koda zaka kasheni bazan fasa sanar dakai cewa wannan babyn naka bane idan baka cikin hayyacinka ne kasamar dashi toni inacikin hayyacina dan haka babyn ka yanabuqatar kulawarka takowane fanni kum......" Kafin taqarasa yaja wani irin mugun tsaki yabar parlour Marmyn Zarah Ce 👌🏻🤝🏻 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 35 & 36* *C* ikin takaici tabishi da kallo shiko yana fita part d'in Ammi yanufa zaune yasameta a parlour shiru tana nazari da'alama tunanin wani abun takeyi sallamar Hamut yasa tasauke ajiyar zuciya cikin mamaki yadubeta yace " Lafiya kuwa Ammi kamar akwai abunda yakedamunki ? " Murmushi tasakar mishi sannan tace " a a Hassan babu komi kawai de ina tunanine akan cikin jikin Hamidat yadda kanaji kanagani zaka amshi cikin dabanakaba wannan lamarin yanadamuna Hassan amma inasake lallashinka da kayi haquri kadaure watarana gaskiya zatabayyana kaji Hassan dama nasanka akwai haquri kaqara akan wanda kake dashi Allah yayi maka albarka " " amin Ammi in sha Allah koda hakan zai dauwama nahar abada zanjure sabida abu 2 kare mutuncin masarautarmu dakuma kare nawa mutuncin bari naleqa ango " Murmushi mai sanyi Ammi tasauke sabida maganar Hamut tasatajin d'an sanyi cikin zuciyarta binshi tayi da kallo har yafita lumshe ido tayi cikin sanyin muryarta tashiga cewa " ya Allah kabama Hassan lafiya kayayeme duk wata damuwa tashi kabashi dangana da juriya cikin zuciyar shi " Haka Ammi tacigaba da yimai addu'a har tsayin lokaci labari ya'iske su Hajiya Hajara akan tabbas Hammat yakusanci Hanan adaran jiya har Sarki Jabir yafidda kyauta tamusamman ga Hanan cikin zafin rai Hajiya Mariya tace " hmmmm kenan komi dede to wallahi nikam inanan akan bakata senasan duk yadda nayi nalalata rayuwar yaran Hajiya kilishi " iska maizafi Hajiya Hajara tafesar tace " nikam qarin damuwata shine yadda Hajiya kilishi da hajiya Fulani suka d'inke da juna hakan baqaramin ruguza shirinmu yakeyiba yanzu hajiya maiye mafita ?" Jinjina kai Hajiya Mariya tayi tace tabbas yazama dole munemi mafita amma kibani nanda zuwa gobe zannemo mana mafita " ahaka sukabar shirin nasu akan zasunemo mafita Sallama Hamut yayi cikin sanyin murya yashiga cikin part d'in Hammat ganin babu kowa a parlour yasa Hamut sakeyin sallama dad'an qarfi babu jimawa Hammat yafito daga bedroom d'in Hanan sosai Hamut yake kallonshi sabida baiyi tunanin zaiganshi anan ba qarasa fitowa yayi fuskarshi tamke miqame hannu yayi sukayi musabaha murmushi Hamut yasaki yace " barka dasafiya Angon gaske dankam kaine angon gaske ba Hamut ba Hammat nayi matuqar farinciki dakasamu mata kamar Hanan kuma naqarajina cikin farinciki danaji cewa kunzama d'aya kai da Hanan adaran jiya kuma kunsaka iyayenmu cikin farinciki musamman Hanan data jajurce wajan riqe tarbiyyar da Ammi tabata sekuma gashi naganka cikin bedroom d'inta hakan yasake tabbatar min cewa ka amshi Hanan matsayin mata kum........" Dakatar dashi Hammat yayi dacewa haba Bro kafasan komi amma nayi mamakin dahar kake tunanin zanso waccan yarinyar harma nadauketa matsayin mata ina hakan bazai ta'ba yiyuwa ba ni yanzu abinda yake gabana kuma nike burin gani shine samun lafiyar ka bro " Murmushin yaqe Hamut yasaki yace " karkadamu d'an uwana nikam ganinka tare da Hanan a matsayin mata kuma cikin soyayyar juna shine babban burina idan naganku cikin farinciki nima zanyi farinciki kamar banida damuwa fatan zakayimin haka d'an uwana ? sabida nasan kana matuqar son farinciki na inaso kahaifamin yara anan kusa zanyi matuqar farinciki dahaka Hammat zan d'aukesu tamkar nawa tunda dama nawanne sanar dani zakayi hakan ? " Mameen Zarah Ce 👌🏻🤝🏻 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 37 & 38* *A* jiyar zuciya Hammat yasauke idanunshi cikin na Hamut yace " babu abinda bazanyiba sabida farincikin ka bro amma bazan iya cusa yarinyar nan cikin zuciyataba bama iya Hanan ba kawai duk wata 'ya mace ni aguna batada gurbin zama amma zan iya daurewa nayi abu 1 sabida kai dakuma Ammi na sabida tsananin son danikeyimuku abu 1 d'ayan kuwa shine zan saukema Hanan duk wani haqqi nata dake kaina ayanzu amma babu maganar soyayya bro " Murmushi Hamut yasauke yace " hakanma yayi d'an uwana nasan itama soyayyar zatasamune watarana inayimuku fatan alkairi karka manta Hammat karkasake kacutarmin da sister na kasan ina matuqar ji da ita " Daga haka yamiqe yanufi hanyar fita tamke fuska Hammat yayi sosai yace " amma de nasan duk yadda kakeji da ita baikai yadda kakeji daniba ko ? " Juyowa yayi yasakarmai murmushi batare dayace komiba yasake juyawa yafita iska Hammat yafesar daga bakinshi sannan yajuya yakoma cikin bedroom d'in Hanan zubamata ido yayi fuskar shi amatuqar tamke yanayin yadda take sauke numfashi zaisa katabbatar tasha wuya sosai awahalce takebacci ba cikin natsuwaba qwafa Hammat yasaki yace " hmmmm habawa yarinya wannan jikin naki zaisha matuqar wahala aguna musamman wannan d'an qaramin bakin naki badai haqqinki akeso nasaukeba tabbas zan sauke amma nankusa zakisaka araba wannan auran namu babu duka babu zagi amma zakigane cewa gidan Soja bawajan wasan mai lefi bane " Zama yayi yafara latsa wayar shi shigowar Hajiya wato kaka yasashi miqewa zaifita murmushi kaka tasaki tace " ina kuma zakaje Soja ayni bazama zanyiba zuwa nayi naja kunnanka akan cewa yakamata kasan cewa Hanan yarinyace ahankali yakamata kadinga binta dubaikafa wani gabjeje dakai jiki duk amurd'e kamar wani saqaqo kataushe 'yar mitsitsiyar yarinya ko tausayi babu tode wallahi girma yafad'i se kaitayima mutane mazurai ashe dama akwai abinda yake cinka cikin rai se anyi magana kafara cewa ......." Jin tarin Hanan yasa kaka dakatawa cikin sauri taqarasa gareta shiko Hammat yacika yayi fam zuciyar shi sefaman zugi takeyi sewani irin huci yakeyi kamar zaiyi danbe dawani fita qaramin parlour yayi cikin zafin rai Cikin sanyin murya Hanan tace " kaka inaso nashiga toilet amma naji qafata tariqe " cikin takaici kaka tace " hmmm ayma naga qoqarinki Hanan qato irin wannan ay iyamishi se qanqeshasshiyar mace kuma qatuwa amma ke 'yar ficiciya dake ay naga shegen taurin rai agunki badan hakaba dayanzu zaman makoki mukeyi bari nakirashi yazo dankam ni bazan iya d'aukarkiba " miqewa hajiya tayi tanufi qaramin parlour itako Hanan wata irin fad'uwar gaba taji sabida ayanzu mugun tsoran Hammat ne yaqaru cikin zuciyarta fiye da dah dubanshi kaka tayi tata'be baki tace " dubeka se shegen zafin ran tsiya kamar bakaibane kagama cutar 'yar mutane adaran jiyaba ay sekataso kad'auketa kakaita 'bandaqi " daga haka tajuya takoma ciki wani irin naushi Hammat yakaima hannunshin nahaqu sannan yamiqe cikin zafinrai yashiga ciki wani irin mugun kallo yawatsa ma Hanan sannan yaduqa yad'auketa cak zuwa toilet suna shiga yadireta yaja wani irin mugun tsaki yajuya yafito Ganin yafito daga shigarshi yasa kaka saurin dubanshi tace " kai waito uban me kafitoyine batare da'itaba " sosai ran Hammat yasake 'baci yace " haba Hajiya to nasan wane irin uzirine da'ita dahar zan tsaya jiranta setagama ina kallonta " sakin baki hajiya tayi danjim sannan tadubeshi tace " iyye sufa dama Sojoji bafa tausayi sukacikaba to yanzu wah kake jira yazo yayi maka d'awainiya da'ita ? kamurgushe 'yar mutane ko tausayi babu shine yanzu zakanunamin mazurai ayko bahaya takeyi yakamata kajirata tagama wanka kuwa Kaine yakamata kasalleta soso da sabulu kakoma ko se raina ya'baci kasanni ba'ayin sha shanci dani " tamke fuska yasakeyi sosai yace " wai Hajiya ita ........" Dakatar dashi tayi dafad'in bakada uzirin komi aguna Hammat kawaide kayi abunda yadace wanda ya'bata ay dolenshine yagyara kasani Allah zai tambayeka idan kacutar da Hanan nibari naje zuwa anjima zandawo kuma zantambayeta idan tace kayimata wani abu ranka zai'baci sefaman wani kumbura fuska kakeyi bayan yanzu Hanan tarigada tasan komi garama kasakar mata fuska yafi " Daga haka tafita daga bedroom d'in afusace yajuya yakoma cikin toilet d'in tsaye yaganta cikin zafin rai yashureta yadawo da'ita saman bed yajefata hakan yasa Hanan sakin wata 'yar qara wani mugun kallo yabita dashi yace " ke wai lokacin dakikabama wani kimarki waye yatsaya yayi jinyarki ? senine yanzu zakidinga langwa'be mawa nifa taimakonki nayi kuma sabida Ammi na to kisani tun wuri garama kidenayin wannan wasan kimiqe idan kuma bahakaba to kisani zanyi abinda kowa zaisan a fanko nasameki " Yana qarashe fad'ar haka yafita daga bedroom d'in had'ida jan tsaki kuka Hanan tasaki cikin damuwa sosai wani irin zafi taji zuciyar ta nayi kuka ne yakwace mata sosai takeyin kuka cikin kuka tashiga cewa " ya Allah kaine kad'e kasan dalilinka najefani cikin wannan muguwar qaddarar ya Allah kabani ikon cinyewa Allah kakawomin mafita cikin wannan masifar danike ciki " haka Hanan tadinga kuka gaciwo dake cinta aqasanta ga zazza'bi da ciwon kai Baki d'auke da sallama Hajiya Fulani tashiga cikin part d'in Ammi zaune Ammi take tanayin waya da Ansar ganin shigowar Hajiya Fulani yasa Ammi yin sallama da Ansar gaida Ammi Hajiya Fulani tayi cikin girmamawa bayan sungaisa Hajiya Fulani tafarayin magana kamar haka " Am Hajiya dama watamaganace takawoni dakuma wani karanbani danayi tabbas nayi matuqaryin farinciki da auran Hanan da Hammat kuma naji dad'i dayakasance suka kafa tarihi kamar yadda akeso acikin wannan masarautar to nide Hajiya nayiwani karanbani kuma ni gudummawace agareni ganin cewa Hammat zaitafi da Hanan can qasar dayake ayki yanzu shine nashiryama Hanan wani mihimmin abu sabida nalura cewa mijinta zaikasance cikin maza masu qarfin shi'awa dubada irin wahalar da Hanan tasha akaro nafarko kuma gata qaramar yarinya shiko babba agareta gashi Jarumi mecike da izza yanzune yake kan maytar mace shine nad'auki niyyar gyara Hanan takowane 'bangare kafin tafiyarsu kama daga ni'imar mace zuwa gyaran jikinta dawasu sinadarai namusamman tunda kinga bamusamu yin hakanba kafin aure sabida yadda auran yazo cikin lokaci kad'an dukda cewa Hajiya tayimata wasu abubuwan amma tanabuqatar wasu namusamman daga garemu Kodan Hanan tasamu cikakkiyar soyayya daga gun Hammat kowayasan yadda zuciyar shi takeda tsauri sosai idan bamuyi wani abuba tofa Hanan zatasha wuyar samun kanshi dukda cewa shine yace yanason auranta amma iname roqon afuwar ki idan nayi badede ba " Murmushi Ammi tasaki tadubeta sosai tace " Fulani ay wannan abundakike yunqurin yimin babbar gudummawace agareni tuni inayin wannan tunanin wasu abubuwane suke dakatar dani kinga de Hanan matsayin 'yah take guna shima Hussein haka kinga idan nice nace zanyi dole akwai kunya musamman kinga bazai yiyu naginga zaryar zuwa part d'insuba amatsayina na uwa agaresu kuma ni zuciyata batayarda da nadinga saka Jakadiya agaba ba wajan wasu mihimman lamurorina ba sabida kinsan yadda zamantakewar gidan masarauta yadda yake bakowabane abun yarda musamman ma Jakadiya sabida ita takowace zakuma ta'iyacin amanar kowa inagodiya agareki da wannan gudummawar taki agareni hakan yasaka nakuma tabbatarwa ke bakishiyabace Qanwace agareni " Murmushi Fulani tayi tace " tabbas hakane Hajiya tuni hakan nad'auka amma ganin yadda bakishiga harkar kowa yasa nakejin shakkar shigemiki " Murmushi Ammi tasakeyi kafin tace komi Hamut yashigo cikin part d'in cikin sanyin jiki sallamar tashima cikin sanyin murya sosai yayita ganin shi haka yasa Ammi jin matuqar damuwa gaidasu yayi sannan yashiga cikin bedroom d'in Ammi duban Ammi Fulani tayi tace " amma Hajiya tabbas akwai abunda yakedamun Hamut dukda de damashi mai sanyine to Amma gadamuwanan tabayyana cikin idon shi qarara " ajiyar zuciya Ammi tasauke tace " qware kuwa nima nagahakan Fulani bari naje naji damuwarshi idan nacisa'ar yagayamin dan kinsan d'annaki akwai zurfin cikin tsiya " jinjina kai Fulani tayi tace " hakane kam toni bari naleqa 'yata amarya " murmushi Ammi tasake sakar mata sannan tanufi bedroom d'in tanashiga taqarasa cikin sauri sabida yadda takejin sautin kukan Hamut hadda shassheka da'alama yasha kukan tun kafin zuwanshi part d'in Ammi zama tayi bakin bed d'in tadafa kanshi dake duqe cikin tashin hankali tashiga cewa " lafiya Hamut meke damunka haka haba Hamut bansan zuciyarka da rauni irin hakaba tanada juriyar abubuwa dadama masu girma tayaya wani lamarin zai sakata takarye kayi haquri Hamut in sha Allah komi yakusa zuwa qarshe zakasamu lafiya nankusa in sha Allah itakuma Hamidat Allah shine zai bayyana komi akullum addu'a niketayi akan haka kaji Hassan " Kukanne yasakecin qarfinshi d'ago kanshi yayi yad'aura saman cinyar Ammi cikin kuka yace " Ammi kibarni nayi kukan nan sosai najima inason kukanma yazo amma yaqizuwa Ammi se tsabar qaunar zuciya da qunci Ammi yaya zanyi natabbata ciwon zuciyane zaiyi ajalina Ammi ayanzu lamarin Hamidat yarage damuna sosai Ammi sede abubuwa 2 zasuyi sanadin ajalina Ammi nasan Allah shine yajarafceni da wannan lalurar nasan kuma in sha Allah zaiyayemin amma Ammi akwai wani ciwon dayakamani wanda nasan shi daga zuciyatane Ammi inasonta matuqar so bansan cewa tuni soyayyar ta tamamaye zuciyataba se yanzu data su'bucemin Ammi nashiga Uku Ammi zuciyata tanayin matuqar zafi kuma tanabugawa tamkar zatafashe " Kukanne yaci qarfinshi yasake fashewa da kuka cikin gigita darashin fahimtar inda zancanshi yadosa Ammi tace " haba Hassan daure kasanar dani wacece ita kuma tayaya kake tunanin cewa tasu'buce maka ? gayamin dawuri nikuma zansamar maka damafita in sha Allah " ajiyar zuciya yasauke maiqarfi yace " a a Ammi babu wata mafita tabbas tayi matuqar yin nesa dani nisan dabazata ta'ba dawowaba Ammi Hanan tayi nisha daga gareni dole mutuwa zanyi Ammi kiyimin alqawarin cewa har abada kobayan namutu Hammat bazaisan da wannan mugun lamarin ba " zaro ido Ammi tayi zuciyarta tashiga buqawa bugu matsananci takasacewa komi se bakinta dayashiga furta Innanillahi wa'inna ilehirraju'uuun Marmyn Zarah ce 👌🏻🤝🏻 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 39 & 40* *T* sayin lokaci Ammi takasacewa komi shiko shima Hamut yakasa denayin kuka zuwa can Ammi tasauke nannauyar ajiyar zuciya tashiga shafa kanshi cikin taushin murya sosai da sigar lallashi tashiga cewa " Haqiqa Hassan zuciyar ka tasaka abu mai tsauri a cikinta wanda nikaina zatasaka nashiga cikin mugun tashin hankali inama kafin auran Hussein da Hanan kazomin da wannan zancen danakasance cikin farinciki sosai sabida alokacin zan'iya juya lamarin kasancewar shi Hussein bason Hanan yakeyiba biyayyace kawai yayimin Hassan inda kaine inada tabbacin cewa zakakulamin da Hanan fiye da yadda Hussein zai kulamin da'ita koda ace yanasonta zatasamu tausasawa da tausayawa da cikakkiyar kulawa da Soyayya amma kas alokacin danaso haka sekanunamin bakara'ayin Hanan kodan alokacin soyayyar Hamidat tarigada ta toshe maka komi nafahimta Hassan ayanzu babu abinda zan'iya yimaka sede addu'a akan Allah yayaye maka wannan masifar Hanan tarigada tazama mallakin Hussein kasani nasani ayanzu idan akwai rabo mai gaggawa to munasaka rai Hassan dan Allah kayi qoqarin cire wannan abun cikin ranka karkacutarmin da kanka bazan iya jure hakanba in sha Allah addu'a ta zatayi tasiri akanka kaima katayani kaji " Ajiyar zuciya Hamut yasauke mai nauyi yad'ago idanunshi dasukayi jah sosai sabida kuka cikin rawar murya yace[ [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 41 & 42* *C* ikin idanunta nashi suka sauka hakan yasata saurin duqar dakanta sabida yadda yayi mata gwarjini sosai zuciyar ta taji tanabugawa cikin sauri d'anjim nawani lokaci sannan Hammat yaja wani irin mugun tsaki yashige ciki bin bayanshi da kallo Hanan tayi har yashige cikin bedroom sauke ajiyar zuciya tayi sannan itama tanufi nata bedroom d'in kimanin awa 1 tajiyo wani kamshin turare wanda yasaka zuciyarta cikin muguwar kad'uwa " wannan irin kamshi bazan ta'ba mantawa dashiba har qarshen rayuwata ina yaya Hammat yasamu irin wannan kamshin wanda yazamo mugun kamshi aguna ? " Cikin zuciyarta take fad'in haka jin dakakkiyar muryarshi yasata saurin d'agowa tadubeshi cikin tsarin murya yace " ke hakadama akekula da miji bakisan yaya cikin shi yakeba yaci ko baiciba hmmmm matsalar auran qaramar yarinya kenan dallah tashi ki had'amin abinci " Cikin rawar jiki tamiqe tafita zuwa babban parlour binta yayi da kallo yadda take tafiya ahankali tana d'ingisa qafa wani irin shu'umin murmushi yasaki irin namugunta wanda shi kad'e yasan ma'anar shi tsayawa Hanan tayi wajan dining duban jerin kalolin abincin da'aka jera tashigayi ajiyar zuciya tasauke cikin zuciyarta tace " ikon namiji akan mace made dabanne nasan yagani zamafa kawai zaiyi yaci amma seyasaka nad'auka nakaimai zuwa can amma hakanma qarin wata ladarne " Had'a mai tashigayi cikin natsuwa kitchen tashiga tad'akko babban tire mai kyau da tsari tadawo parlour jeramai komi tayi sannan tad'auka wajan tafiya kuwa cikin cije lips d'inta takeyi sabida yadda takejin zafi idan tanad'aga qafa cikin sanyin murya tayi sallama yana zaune a qaramin parlour nata hannunshi riqe da waya yana latsawa aje tiran tayi agabanshi sannan tashiga had'amishi wanda zaici bayan tagama tace " yaya ga abincin nan " tamiqe zatanufi cikin bedroom yadakatar da'ita dafad'in " mai kike nufi ? kina nufin nida kaina zanci aykin meye hannunki yakeyi sekace ba aure nayiba ? " Jin haka yasata jin wani yanayi cikin zuciyarta tace " toni tayaya zanfarayin haka gaskiya hakan zaiyimin nauyi " tsawa yadaka mata had'ida fad'in " bakiji abinda nace bane ? " ganin yadda yafusata yasata dole tazauna gefanshi cikin shakkarshi tashiga bashi abincin cikin yanga yake amsar abincin sekace wani yaro itako cikin takatsantsan takebashi sabida tanajin tsoron kar tayi lefi tsayin lokaci sannan yadakatar da'ita duban fuskarta yayi sosai yace " duk wannan kalliyar dakikayi tawaye ko saurayin nakine yace kiturame pic d'inki ? " sosai maganar tadaki zuciyar Hanan amma setayi qoqarin dakewa tace " a a nibana da wanda zanyima hakan se kai " cije lips dinshi naqasa yayi yad'an nisa sannan yace " kenan kinwarke kinshirya daukar ninkin darasin jiya ko ? " Jin haka yasa Hanan razana har batasan sanda kuka yazomataba tace " a a Yaya Allah bazan iyaba jikina akwai ciwo sosai dan Allah kayi haquri " miqewa yayi yasake dubanta yace " kenan bazaki'iya zaman auranba sau 1 kawai amma kinaneman gazawa tokuma gashi ni nayima Ammi da bro na alqawarin cewa zansauke miki duk wani haqqi naki dake kaina kinga kenan kukanki dawata matsalarki duk batashafeniba inama lefina dazanjure shiga cikin gonar dawani yashare to yaya Hammat zaiyi umarnin iyaye kawai yabi amma badan son ranshiba kuma bazan ta'ba soba har abada sannan kisani bazan ta'ba yin shuka cikin wannan gonarba sabida baikamata Hammat yayi dashe cikin gonar dabashi yashareta ba kuma ba'ason ranshi yake bintaba ruwane kawai zetayin gudu acikinta amma babu tsirre koda wanda ba'aso dazefito acikin ta kishirya amsar haqqin ki zuwa anjima ina dawowa kuma kitabbatar kinci abinci sabida jijjigar yau seta ninka tajiya batare da jin tausayiba zan murgushe qaramar yarinya kamar yadda kaka ta'isheni dafad'a sekace nine nace a aura min qaramar yarinyar sekiyi shirin zama babbar mace sabida duk dahaka nifa kinyimin kad'an " Daga haka yasakai yafita daga parlour sakin Spoon d'in hannunta Hanan tayi rawa kawai jikinta yakamayi cikin idanunta kuwa hawayene yafara tsiyaya bugun zuciyarta yaqaru sosai ga tsoro gakuma baqincikin maganganun da Hammat yake jifarta dasu Mameen Zarah ce 🤝🏻👌🏻 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 43 & 44* *T* ashi tsaye Hamut yayi daga bakin bed yashiga yin safa da marwa dede lokacin Hamidat tashigo dubanshi tayi tasaki murmushi nufar shi tayi tarungumeshi tabaya rumtse idon shi yayi take yaji wani irin mugun takaici cikin zuciyar shi juyowa yayi afusace yatureta daga cikin shi yabud'e baki zaiyi magana tari yasargeshi adede lokacin wanda yasa shi yazauna dole tsayin lokaci yanatafaman tari sannan yasamu yalafa duban Hamidat yayi da idanun shi wa'inda suka kad'a sukayi jah sabida wahalar tarin cikin dashewar murya yace " Tabbas ayau nasake tabbatar da mugun butulcinki Hamidat kisani kincutar dani a rayuwa kuma Allah bazai barkiba ayanzu ke bakiqi nama mutuba kina kallona inayin wannan mugun tarin amma ko azzikin ruwan sha bansamu ba dukda nima bason hakan nikeyiba amma darajar igiyar aure tafi gaban wasa koda bazanshaba yakamata kibani kaice da wannan rayuwa taki Hamidat wallahi inada tabbacin inda Hanan ce matsayin mata agareni bazata ta'ba tsayawa tana kallona ina cikin wannan halinba nayi imanin sematafini shiga damuwa wayyo Allah nayi rashin wadda tadace da rayuwata amma nagode ma Allah dayasa d'an'uwana yakasance miji agareta bawani canba " Wani shi'umin murmushi Hamidat tashigayi zama tayi agefanshi tadafa kafad'arshi tace " ayya my D yakamata kadinga tuna cewa nifa balefina bane kaine kaja dakabani haqqina da haryanzu ina cikin tsananin soyayyar ka to amma hakan bazai ta'ba yiyiwaba sabida karigada kazama mace kaga kenan bakada amfani agareni har abada sannan inaso katuna wani abu duk irin son dakakeyima Hanan bazakata'ba samuntaba sabida Hammat yarigaka d'auketa kodama Hammat bai auri Hanan ba kai yaya zakayi da'ita ko kallonta zakadingayi kamar mirror hmmm Yaya Hamut daga yau kadena sakomin sunan Hanan acikin kunnuwana sabida natsaneta matuqa sabida wani babban dalili yaya Hamut duk wani alfahari dazakayi da Hanan bazakata'bayin alfahari da'ita wajan asaliba domin kuwa batadashi rigar naku asalin tasaka take yawo aciki bacin haka hmmm toda bolama setafita jaraj....... " Wasu irin zafafan marika Hamut yashiga sauke ma Hamidat cikin mugun matsanancin fushi wa'inda sukakai kimanin 6 sabida zafin marukan har seda Hamidat tazibe qasa dukda hakan Hamut bairabu da'itaba yashiga shurinta daqafa ganin idan tatsayafa zai'iya nakasata yasa tasamu tamiqe da kyar tabar bedroom d'in biyota yayi cikin zafin rai ganin hakan yasata shigewa cikin bedroom dinta aguje tarufe qofar bugun qofar yashigayi yanafad'in " kibud'e mana idan ke kincika marar kunya kiga idan asibiti baiyi baqoba shasha sha kawai ballagaza in sha Allah Hamidat sekinganni tsayayyen namiji kuma cikakke kafin kibar hannuna senasaka kinji ihun mace adaran angoncina na 2 ihu irin wanda ango yakesaka amaryar shi kamar irin angoncin d'an uwana Hammat " Yaqarashe fad'ar hakan cikin kuka mecin zuciya zibewa yayi saman gyuwoyin shi yad'aga hannuwanshi sama yashiga cewa " ya Allah gabawanka yanacikin tashin hankali da damuwa Allah ni mailefine agareka Allah natuba kayafemin Allah banayin baqin ciki sabida qaddarar wannan lalurar dakad'auramin sabida kaine kad'ai kasan dalilin d'auramin ita ya Allah kanaganin yadda wata takeyin isgili ga wannan hukuncin naka ya Allah ni Hassan ayau iname tawassuli dasunanen ka tsarkaka dawanda yafi girma daga cikin su Allah kayayemin wannan lalura ya Allah nayi tawassuli da biyayyar danikeyima iyayena da qaunar danikeyimusu Allah kayayemin wannan lalura Allah nayarda cewa babu abun bautawa dagaskiya se kai nakuma sheda cewa Annabi Muhammad bawankane kuma manzon kane ya Allah nayi imani cewa akwai ranar qarshe bayan mutuwa zakatashemu Allah kaine kasamar damu bayan babumu sannan kaine zakasake tasar damu bayan munkoma gareka nayarda cewa ni bazan iya amfanar dakaina komiba bakuma zan'iya samarma dakaina komiba se yadda kayi dani Allah kar kabarni dakaina dede da kittawar ido natuba gareka ya Allah astagfirullah astagfirullah astagfirullah " Yana kaiwa nan yamiqe cikin sanyin jiki har yajuya yatsaya yace " Hamidat ayau inaji cikin zuciyata cewa Allah ya'amsa addu'ata koda bansamu lafiya ba nasamu wata ni'imar agun Allah sabida zuciyata tasamu sassaucin rad'ad'in datakeyi kinga kuwa wannan babbar ni'imace agareni " daga haka yajuya yakoma bedroom d'in shi seda yayi alwala yad'aura sallar nafila sannan yakwanta A'bangaran Hanan kuwa kasacin abincin tayi iya ruwan tea kawai tahad'a tasha magungunanta sannan tashiga toilet tasake gasa jikinta tafito shafe jikinta da turarukan da Hajiya Fulani tabata tayi sannan tazura doguwar rigar bacci mai taushi da santsi sannan tahau saman bed amma zuciyarta cike take damatuqar tsoro babu jimawa da kwanciyar ta tajiyo shigowar shi mugun kamshin turaran nan nashi yadaki hancin ta rumtse ido tayi sabida yadda bugun zuciyarta yatsananta qarasowa yayi yadubeta yadda tawani dunqule waje d'aya a saman bed hannu yasaka yashafi sajan shi cikin dakakkiyar murya yace " ke mekike nufi tashi zaune " sake d'aukar kyarma jikinta yayi cikin sanyin jiki tatashi zaune dubanta yayi sosai sannan yace " banabuqatar wannan rigar tajikinki sabida wahala zatabani tarufemin wajan hutun nawa sosai koki canza kisaka 'yar qarama kokuma kicireta duka kizauna haka 2 minutes nabaki idan kika sa'ba lokaci hmmm basenace komiba kinsan sauran " Cikin mutuwar jiki Hanan tasauka daga bed d'in hawaye taji suna sakkowa daga cikin idanunta hard'e hannuwanshi yayi saman girjin shi yana kallonta har tasauya kayan zuwa wata 'yar qaramar riga iya cinyoyinta samanta kuwa shara shara yake ahankali tafara takowa zuwa wajan bed d'in idanunshi suna kanta ko kiftasu bayayi se cizan lips d'in shi yakeyi qarasowa yayi bakin bed d'in cire doguwar rigar jikin shi yayi yazama dagashi se singlet da boksa saurin rumtse idon ta Hanan tayi hawa saman bed d'in yayi yajawota jikinshi matseta yayi sosai yana shaqar kamshin jikin ta kwantar da'ita yayi yarufamata faffad'an qirjinshi hannu yasaka yana shafar lips d'in ta kai bakinshi yayi dede kunnanta yace " banason wannan rawar jikin tunda kinriga da kin iskantani to yaya zanyi gashi kuma Ammi tace dole senabaki duk wani haqqi naki to yaya zanyi dole hakan yazamemin badan raina yasoba zanbaki shawara kiyi qoqarin kamsar dani idan bahakaba koda gari yawaye bazan bud'e qofar part d'innan ba zan wuni akankine kuma babu maicemin maiyasa " Wani siririn kuka Hanan tasaki cikin sanyin murya tace " dan Allah yaya kayi haquri Allah bazan iyaba akwai ciwo jikina kabari nawarke daga lokacin nayimaka alqawarin cewa bakada shamaki da jikina koda zakakasance dani tsawan 24 hours bazan nuna gajiyawata ba dan Allah yaya idan kakusanceni yanzu zakacutar dani qilama na'iya mutuwa " Sake kai bakinshi yayi cikin kunnanta yace " tosemai idan kincutu idan kuma mutuwa kikayi dede kenan kingama ni nahuta zan'iya yimiki abu 1 sabida bro na yace karna cutar dake badan hakaba babu maganar d'aga qafa aguna tundakin iskantani ay yazama dole kiji dani yanzu kiyi duk yadda zakiyi kigamsar dani idan kika kasa tofa babu ruwana zansakebin waccan hanyar dukda anyimata gyara nikam babu ruwana kinga dasafe se'akumayimata wani gyaran " Wata irin nannauyar ajiyar zuciya Hanan tasauke tasake sakin kuka cikin kuka tace " Allah yaya bazan iya sanin meye yakamata nayiba bansan komiba dan Allah kayi haquri kabari nawarke zanjure komi naka " Iska yahuramata cikin kunne wanda yasata jan numfashi maihad'e da shassheka wannan sautin sedayasaka Hammat jin yarrrr cikin jikin shi amma yayi saurin dakewa seseta muryar shi yayi yace " bakisan komiba ko amma tayaya jikinki yasaba amsar irin wannan saqon ? lokacin dakikabama wani kanki waye yakoyar dake ? kodayake kince fayd'e ne akayimiki kinada hujjar hakan meye yasa bakifad'a an qwatar miki 'yancinkiba ? sede kizaunar da shasha sha kijerame duk wannan amma baniba " Sake fashewa dakuka Hanan tayi sekuma tadake muryarta cikin dakewa tace " sabida yayimin barazana da saka Ammi na cikin matsala kuma idan nasanar da Ammi sauran rayuwarta zataqarene cikin baqinciki shiyasa nagwammace nashanye baqincikin ni kad'e amma fa inaji ajikina komawaye d'an cikin masarautar nan ne kuma duk lokacin danaganeshi wallahi senajefashi cikin baqinciki kamar yadda yasakani senasakashi yin muguwar nadama a rayuwar shi " Jan iska Hammat yayi yafesar daga bakinshi yace " wace madafa gareki tayin hakan sannan tayaya zakiganeshi idan kika ganshi kinga karkizomin da shashanci " A wannan karon cikin raunin murya tayi magana tace " Allah shine madafata kuma zan'iya ganeshi sabida yanada surar jiki maicike da izza kamar kai kuma maganar shi akwai kaushi zazzalumine bashida tausayi yayimin magana mai kaushi cikin kunnena kamar yadda kakeyi ayanzu sannan kuma kamshin turaran jikinshi sak irin naka yaya komanshi sak irin naka amma nasan yayana bazai iya cutar da qanwarshi irin wannan cutarwar mai muni ba sabida inada tabbacin cewa nasihar Ammi tanayin tasiri akanmu muduka kuma kullum maganarta akanmu shine muji tsoron Allah karmuyi zalinci muguji aykata sa'bo kuma nasan in sha Allah zamukiyaye dan Allah yaya kadena jifata da kalmar zina hakan yanasa inajin zafi adukkan jikina bama zuciyata ba kawai " Shiru Hammat yayi kamar ruwa yacishi har nakusan tsawon 30 minutes sannan yasauke numfashi mainauyi cikin dakakkiyar murya yace " ke karki maidani tamkar wani shasha sha tayaya zakidinga siffantani da wani can daga yau se yau karki sake komade meye bazan ta'ba yarda da zancenkiba harse ranar dakika gane waye kika nunamin shi natabbatar sannan zan gamsu aykin banza kawai kuma yazama wajibinki ne d'aukar duk kan d'awainiyata sabida bin umarnin Ammi " " in sha Allah zanganeshi nan kusa sabida inaji ajikina yana kusa dani duk ranar danaganeshi hmmm kai kanka yaya zakasha mamakin Hanan kum......." Dakatar da'ita yayi dasaka bakinshi cikin nata yashiga tsotsar lips d'inta cikin salo d'aura hannunshi yayi saman qirjinta sake rumtse ido Hanan tayi sabida wani irin yanayi dataji shafar breast d'inta yashigayi cikin salo kafin wani lokaci Hammat yafara sauke wani irin nishi sarrafata yashigayi tafanni daban daban jikin shi yad'auki rawa kissing d'in jikinta yashigayi tako ina kamshin turaran jikinta da taushin fatarta suna qara fizgarshi tsayin lokaci yana matsarta tuni yamanta da ciwon jikinta yafara qoqarin shigarta jin haka yasaka Hanan sakin ihu jin ihunta yasashi saurin rufe mata baki yafara shigarta wani irin numfashi yaga taja alamar asumarta naneman tashi ganin haka yasa yayi saurin d'agata tashi zaune yayi saman bed yadinga jan tsaki yafi aqirga zuwacan yadubeta afusace yace " matsalar auran qaramar yarinya kenan aykin banza kawai to bari kiji wallahi nanda kwanaki 3 idan baki warkeba toni babu abinda yashafeni haqqina kawai nasani danma kinsamu zandingayin maneji haka nan kuma karkiyi tunanin wai son ra'ayinane hakan a a biyayyace kawai ga umarnin Ammi " Yanagama fad'in haka yamiqe yafita daga bedroom d'in cikin zafin rai sake sakin kuka Hanan tayi a wannan daran Hammat runtse bai rintsaba yakasa samun natsuwa kwanciyar ma ta gagareshi har magani yasha sabida shi'awar tashi takwanta amma ina dayarufe ido surar jikin Hanan kawai yake kallo yanasake tuno kamshin jikinta hakade yakwana jin kiran sallar asuba yashashi sauke ajiyar zuciya Hamut kwance saman makeken bed d'inshi bacci yakeyi amma yana sambatu har zancan nashi yafito fili " -Hanan inasonki karki barni yau gashi kece kika samarmin natsuwa ina matuqar sonki Hanan karki barni dan Allah idan kikayi nesadani mutuwa zanyi zo kisake rungumeni bangaji dakeba har abada bazan ta'ba gajiya dakeba sabida ked'in tamusammance kikulamin da baby na sabida inaji ajikina cewa Allah yabani ikon yin ajiya cikin mahaifarki kikula min da babyn sosai ina matuqar son shi kinji Hanan Hanan inakuma zaki kidawo dan Allah karki barni kukan me kikeyi kidena please zuciyata tanayin zafi dan Allah kidawo Hanan karki barni " Afurgice Hamut yatashi daga bacci bakinshi nafurta Hanan ganin shikad'e ne saman bed yasashi tabbatar da mafarki yakeyi hannu yasa yashafi sumar kanshi had'ida share zufar fuskar shi sabida yahad'a zufa sosai kamar babu AC cikin bedroom d'in kai hannun shi yayi saman mararshi zaro ido yayi cikin matuqar mamaki yace " me me mekenan hakan yana nufin nawarke " saurin dirowa yayi daga saman bed Mameen Zarah ce 🤝🏻👌🏻 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 45 & 46* *D* uban gabas yayi yai sujuda cikin farinciki yanayima Allah godiya sannan yamiqe yashiga toilet yad'auro alwala yafita tunkafin atada sallah ya'isa zuwa masallaci yashigayin lafila yana godiya zuwaga Allah akan samun lafiyar shi Lokacin da Hammat yashiga cikin masallacin tsayawa yayi yana kallon d'an'uwan nashi cikin tausayawa tsayin lokaci sannan ya'isa kusadashi yatsaya yatada tashi nafilar babu jimawa akatada sallar asuba bayan an'idar da sallah sunfito Hamut yadubi Hammat yace " 'Dan uwana iname farincikin sanar da kai cewa Allah yabani lafiya nadawo cikakken namiji kamar dah kum......." Ay kafn yaqarasa Hammat yarungume shi cikin farinciki yana godiya ga Allah cikin mamaki liman dasu waziri suka tsaya suna kallonsu Sarki Jabir kuwa qarasowa yayi garesu kafin yayi magana Hamut yace " Allah yaqaramaka lafiya abunda mukacire rai dasamune Allah yabani atayani godiya ga Allah " Jin haka yasa sarki Jabir bayyana murmushin fuskarshi yarungume shi cikin matuqar farinciki yace "Alhamdulillahi alakulli halin masha Allah " juyawa yayi yadubi waziri yace " waziri inaso ashirya gagarumin biki zuwa gobe aqayatashi sosai inaso agayyato manyan baqi nakusa dana nesa " Cikin mamaki Waziri yace " Allah yatemakeka zamusojin abundazesa ashirya wannan gagarumin shagalin sabida musan irin shirye shiryen dazamuyi ? " Cikin murmushi Sarki Jabir yace " akan godiya ga Allah mai kowa mai komi wanda yake maydo ma bawanshi abunda yarasa " Daga haka yafara tafiya cikin takunshi na natsuwa take bayanshi Hamut da Hammat sukayi limanma dasauran jama'a sukayi gaba shiko waziri dasauran wasu tsayawa sukayi sunajuya zancen zuwacen waziri yace "gaskiya yazama dole nasan akanme Sarki Jabir zesa ayi wani gagarumin shagali bayan kwanannan akayi na bikin Hammat kode ciki Hanan kedashi ? Kai a a duka duka yaushe akayi auran " Wa'innan zantukan waziri yetayi amma yakasa samun amsa zuwacan yace " ayga Jakadiya nan ita zansa taganomin komi " Kai tsaye part din Ammi Sarki Jabir yanufa suma haka suna shiga Sarki Jabir yanufi cikin bedroom din Ammi su Hammat kuwa zama sukayi a parlour Ammi dake zaune kan abin sallah tayi saurin kallonshi cikin mamaki sabida tasan Sarki Jabir bayashiga part d'in kowace mace a irin wannan lokacin sede part d'in mahaifiyar shi kafin yaqaraso gareta tamiqe Murmushi yasakar mata ganin haka yasa Ammi sauke ajiyar zuciya janyota yayi zuwa jikin shi ya runqumeta cikin qasada murya Ammi tace " adede wannan lokacinfa yara zasu'iya shigowa " Fad'ad'a murmushin shi yayi sannan yace " nasani uwar gidanah ay taremamuke dasu sonikeyi sukoyi irin soyayyarmu " Cikin murmushi Ammi tace " ai ko danaji dad'i musamman ma ace Hammat ne amma de asanar dani dalilin wannan zuwa na asuba dankam harna qagu naji koma meye farinciki ne " Jawota yayi suka zauna bakin bed yana rungume da ita yace " sekinbani goron albishir kafin nasanar dake kuma babban goro nikeso " murmushi Ammi tasake saki tad'ago kai tadubeshi cikin tsananin soyayya tace " babu kowa agaba da bayana se kai kullum fatana shine mu mutu tare kuma mu tsira tare kai ne ni tunkafin nasan wacece ni kuma ni takace har abada komi nawa nakane kasan komi nawa babu wani abusa'bo nawa wanda bakasan dashiba mekenan zanbaka wanda zeyi dede da wannan albishir d'in maimartaba ? amma a yau nayi alqawarin shayar dakai zuma mai matuqar zaqi " Murmushi mai sauti Sarki Jabir yayi " yace a she kingane irin goron danikeso " sumbatar saman goshinta yayi sannan yace " iname farincikin sanar dake cewa Allah ya'amshi addu'ar mu d'anki Hassan Allah yabashi lafiya g........" Kafin yaqara cewa komi Hajiya kilishi tamiqe cikin matuqar mamaki kafin tayi magana shima yamiqe kama hannunta yayi zuwa parlour suna fitowa Hamut yamiqe nufar Hajiya kilishi yayi yarungumeta cikin farinciki kasa bud'e baki yayi sede yasaki kuka kuka irinna farinciki hawaye masu sanyi suke sakkowa saman kyakkyawar fuskarshi itama Hajiya kilishi hawayen taji suna gangarowa daga cikin idanun nata cikin rawar murya Hajiya kilishi tace " Alhamdulillahi ala kulli halin tabbas safiyar yau tazomin dasauyi baqincikina yayaye damuwata tatafi Hassan ina godiya ga Allah dayabaka lafiya bayan kowa yacire rai dasamun haka tabbas babu wani maibada lafiya se Allah " Tsayin lokaci sunanuna murna dafarincikinsu kafin Sarki Jabir yasanar da Hajiya kilishi gagarumin shagalin dayace ashirya tayi matuqar farinciki dahaka fita Sarki Jabir yayi yanufi 'bangaran mahaifiyar tashi kallon Hammat Hajiya kilishi tayi tace " yakamata kaima katashi kaje sabida banaso anabarin Hanan ita kad'e ka'isarmin dasaqon gaisuwa zuwaga 'yata Allah yayi muku albarka jin haka yasa Hammat tamke fuska sosai yamiqe ad'an fusace yafita ajiyar zuciya Hajiya kilishi tasauke tadubi Hamut tace " bansan zuwa yaushene Husain zai canja wannan halin nashi ? " Jin Hamut yayi shiru yasa Hajiya kilishi sake dubanshi sosai shigo baimajitaba yayi nisa cikin duniyar tunani rumtse ido Hajiya kilishi tayi cikin rashin jindad'in hakan takamo hannunshi cikin nata kallonta yayi ad'an furgice cikin damuwa Hajiya kilishi tace " haba Hassan inatunanin cewa babusauran wata damuwa agareka yanzu amma segashi naga alamar hakan yanzu nayitunanin cewa koda akwai bazatayi tasiri a yau ba " Cikin raunin murya Hamut yace " kiyi haquri Ammi nima banso hakanba kuma in sha Allah bazakisake ganin hakaba amma Ammi kitayimin addu'a Allah yaciremin son Hanan kar yakasheni nafarayin mafarki da Hanan banaso hakan yaciga idan yacigaba zan'iya shiga cikin mugun yanayi " yanagama fad'in haka yamiqe cikin sauri yabar parlour " cikin damuwa Hajiya kilishi tabishi da kallo tanasake jinjina lamarin nannauyar ajiyar zuciya tasauke had'ida furta ” ya Allah kayayema hassan wannan matsala dangirman zatinka " Hanan zaune saman abin sallah Hammat yashigo dubanta yayi yaja tsuki zama yayi kan sopa yana cigaba da kallonta cikin sanyin murya tace " barka da asuba yaya inafatan katashi lafiya d'auke idanunshi yayi daga kanta bai amsaba kuma babu alamar zai amsa sema yamiqe cire jallabiyar jikinshi yayi saurin duqar dakanta Hanan tayi sabida tanamatuqar jin nauyin hakan nufar saman bed yayi yakwanta yamimmiqe sosai sannan yadubeta yace " jikina yanabuqatar kulawa zokiyimin tausa har nayi bacci idan nayi bacci sekije kihadamin breakfast abinci mai wahala nikeso kiyimin idan kikayi sonjiki kisha mamaki " yanagama fad'in haka yalumshe ido sosai jikin Hanan yayi sanyi zuciyar ta nabugawa tahau saman bed d'in ahankali tafara matsame hannuwanshi bud'e ido yayi afusace yace banason shashanci dawannan zumbulelan hijaf d'in zakizo gareni kitashi kicireshi kayan bacci zakisaka 2 minutes nabaki idan bakizoba sena maimaita abunda kikejin tsoro jin haka yasa Hanan tamiqe cikin sauri babu jimawa tadawo dubanta yayi yaja tsaki yace " aikinbanza dawannan shigar zakizomin sekace ke kad'ai zakikwanta da'alama kinwarke kinshirya cigaba da sauke haqqi ? dannaga kanki yafarayin rawa " Sake komawa tayi tacanza wasu kayan dubanta yayi yawatsar yace " hmmm yazanyi tunda anhad'ani da daqiqiya zonan " Sosai wannan kalmar tadaki zuciyar Hanan amma babu yanda zatayi tanahawa saman bed d'in yajawota jikinshi kama kunnanta yayi yamurd'e sakin qara Hanan tayi sabida mugun zafin dataji yanashigarta dakamata tsawa yayi yace " kiyi abunda nasakaki sha sha sha kawai " hawaye Hanan taji suncikamata ido cikin kakkausar murya yace " karkisake kiyimin kuka hawaye 1nagayasauka saman wannan fuskar taki ko hmmmm" Jin haka yasa Hanan saurin shanye hawayenta tafarayime tausa lumshe ido yayi yanasauke sassauqan numfashi Baki d'auke da sallama Hamut yashiga cikin parlour shi kai tsaye yanufi bedroom din Hamidat batayi tsammaninshiba shiyasa tabar qofar abud'e arazane tad'aqo ido ganin shine yasa tasaki wayar hannunta sabida ta tsorata dashi sosai akan abinda yayimata jiya kallonta yayi cikin takaici yace " kicigaba dayin wayarki nasan bazai wuce da uban wannan cikin najikinki kikeyiba dama zuwa nayi nayimiki albishir dacewa Allah yabani lafiya in sha Allah zanyi auran huce haushi anan kusa kekuwa babu duka babu zagi dakanki zakisamar makanki mafita marar alqawari maciyiya amana kawai kin kusa girbar abinda kika shuka " Juyawa yayi cikin 'bacin rai zaifita cikin sauri Hamidat tasakko daga kan bed tashagaban shi marayrayce fuska tayi tace " D please am so sorry wallahi nayi nadamar duk abinda nayimaka tunjiya nike nadama dan Allah kamanta komi murufamakanmu asiri kagafa idan asirina yatonu kamar nakane yatonu sabida ni da kai duk abu 1 n........." Qaryane akwai banbanci dayawa idan asirinki yatonu nakine de yatonu bana Hamut ba haquri kuma ke yakama baniba nagode ma Allah dayanunamin rashin dacewarki matsayin mata agareni gaskiya Hammat yayi dace kuma yayi matuqar sa'a dasamun Hanan amatsayin mata nima Allah kabani mata mai irin halin Hanan ba ballagaza irin Hamidat ba " Yanagama fad'in haka yatureta daga gabanshi yafita cikin takaici Hamidat takoma bakin bed tazauna iska tafesar daga bakinta sannan tace " hmmmm wallahi senatarwatsaku badai bakadamagana seta Hanan ba to nasha alwashin tarwatsaku kuduka tasanadiyyar Hanan d'in bazata qaremin ni 1 ba " wani shi'umin murmushi tasaki Jakadiya tadubi hajiya Hajara tace " Hajiya naji zance akan cewa za'a shirya wani gagarumin shagali dah agobannan ma to amma yanzu anbarshi senan da kwana 2 sabida baqi nanesa wai hajiya meye dalilin yin duk wannan ? " Wani mugun tsaki hajiya hajara tayi ad'an fusace tace hmmmm Jakadiya karki qaramin abin haushi mana kamar yadda bakisaniba to nima haka aykin banza lamarin cikin masarautarnan yafarazama da renin hankali a cikin shi tayaya za'a dinga ajemu agefe hmmmm nalura idan har Hajiya Kilishi tanaraye tofa mu bazamuta'bayin kima da daraja a cikin masarautar nan ba " " To yaya kenan yakamata ayi hajiya ? " cewar Jakadiya kafin hajiya hajara tayi magana Hajiya mariya dake tsaye bakin qofar tace " kasheta zamuyi kawai kowa yahuta " zaro ido Jakadiya tayi cikin rawar baki tace " a a a deee sakee wata shawarar ranki yadade kisa yayi tsauri dayawa girmanshi bakadan bane " Harara sukawatsa mata Hajiya Mariya tace " babu canji hakan zamu aywatar kuma kece wadda zakigudanar dakomi idan kikayi wani yunquri akan tonamana asiri muhad'a har dake wajan kisan tashi kibamu guri " Cikin matuqar gigita Jakadiya tafito daga cikin part d'in zufa tashiga tsastsafo mata duk dacewa basanyi akeyiba tofa tsaka mai wuya kenan Tsayin lokaci Hanan tanayima Hammat tausar amma yakasayin bacci sabida muguwar shi'awar dake taso mishi jiyakeyi kamar wani salone Hanan keyime duk tasake hargitsashi tsaki yaja yace " dalla tashi baki'iya komiba sha sha sha kawai " cikin rashin kujari tasauka daga bed d'in parlour tafita zuciyar ta a cunkushe babu abinda keyimata dad'i kitchen tashiga tafarayin qoqarin d'aura abinda yasakata babu jimawa hadimai suka iso da breakfast d'insu kalakala gaidata sukashigayi cikin girmamawa sannan suka shiga jera abincin sunagamawa suka fita sabida sunsan halin Hammat bayason hadimai suyime koda shara balle wani gyara fitowa Hanan tayi tashiga gyaran ko ina dukda babu wani guzari jikinta amma haka takeyin komi cikin lokaci kad'an ko'ina yad'auki kamshi misalin 9 Hanan tagama komi har cikin bedroom d'in shi tagyara komawa tayi cikin bedroom d'in ta ganin Hammat zaune yasatajin fad'uwar gaba dubanta yayi yajatsaki yamiqe yafita bedroom d'in shi yashiga yanashiga yafad'a toilet yayi wanka misalin 10:30 am yafito cikin shigar manyan kaya yafito angon sak gaskiya yayi matuqaryin kyau wata farar pepa yagani adede qofar bedroom d'in Hanan nufar gurin yayi yad'auki pepa yabude rubutune kamar haka " _Assalama'alaikum burin zuciyata Hanan dan Allah inaso kinatsu kikaranta wannan saqon nawa nine yayanki Hamut Hanan sonki yashiga cikin zuciyata inaji bazan'iya rayuwa babukeba duk da kina auran bro na bazan iya barinkiba kiyarda muqulla wata alaqa tasirri mudinga hutawa tare dan Allah Hanan inajiran amsa daga masoyin ki Hamut_" Murmushi Hammat yasaki yace " hmmmm lalle wato anfarayimin renin wayo kenan har abada bro na bazaiyi hakanba kuma ko cikin magagin bacci nike zangane asalin rubutun Hamut koma waye wannan soyaye yashiga tsakanina da d'an'uwana hmmmm har abada ba'ahaifi mutunba yazama dole nagane wanda yayi wannan abun komade Hanan d'in ce ? " Yana gamafad'in haka yashiga cikin bedroom d'in afusace Please Comment fatan alkairi gakowa kuyi haquri najinashiru nadawo daga Kd sekuma mukafara shidimar biki shiyasa kukaji shiru nadawo yanzu in sha Allah posting kullum Mameen Zarah da Sudees ce 😊🤝🏻💖 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 47 & 48* *G* anin yadda yashigo yasa Hanan saurin miqewa daga zaunan datake dubanta yayi daga sama har qasa tayi shigar atamfa wadda tasha dinkin zamani riga da siket tayi masifar amsarta sezuba kamshi takeyi qarasawa yayi gaf da'ita har suna iya jiyo numfashin juna cikin tsoro da rawar baki tace " Dan Allah yaya kayi haquri bansan kafitobane shiyasa banzo nabaka abincin ba dan Allah yaya karkamin komi iya bugun da zuciyata keyi idan naganka ya i'sheni hukunci Yaya Allah zan'iya mutuwa idan bugun zuciyata yazarce haka dan........." Sakar mata tsawa yayi had'ida fad'in " to kimutu d'in mana inada asarane kinga ayma nahuta dazama da qaramar yarinya marar asali irinki " Nufar wordrop yayi yad'akko book da pen miqamata yayi cikin dakakkiyar murya yace " Ammi nikeso kirubutama saqon gaisuwa akaimata " amsa tayi cikin sanyin jiki tashiga yin rubutu kamar haka _Amincin Allah yatabbata agareki Ammi na inafatan kintashi lafiya Ammi inamiqo gaisuwa agareki nayi matuqar kewarki uwar kirki Umar marainiya Hanan Allah yasakamiki da Aljannat Firdausi Ammi na ina_ ......." Fige book d'in yayi cikin fusata yace " kinanufin zantatsayuwa har sekinyi sanranki bakikai matsayin ba " Yage wajan rubutun yayi yafita cikin bedroom d'in shi yakoma zama yayi bakin bed yadubi wannan rubutun sannan yadubi na Hanan qwafa yayi yamiqe afusace yafita A 'bangaran Hamut kuwa jinshi yakeyi sakayau amma dukda haka zuciyar shi tacushe yakasa manta mafarkin jiya koyaya yarumtse ido Hanan yake gani kwanciya yayi saman bed idanunshi nakallon sama afili yace " Ya Allah kayayemin son Hanan kamar yadda kayayemin wannan lalurar danacire rai da warkewa ya Allah kataimakeni " Sauke ajiyar zuciya yayi yatashi zaune qoqarin danne zuciyar shi yakeyi amma tanasake yungurowa jin sallamar Hamidat yasashi tamke fuska sosai d'an kauda kanta tayi tace " D dama Jakadiya ce tace Ammi nason ganinka " Miqewa yayi batare dayacemata komiba yafita bin bayanshi tayi da kallo sakin shu'umin murmushi tayi tace " hmmmm nasan shirinane yayi tasiri bade Hanan ba nasha alwashin takanta zansa kawahala " Rurin dawayarta keyi yasata dakatawa da zancenta ganin number Muhseen yasata zaro ido waige waige tashigayi dukda tasan babu kowa cikin bedroom d'in amma sabida rashin gaskiya yasata dube dube d'agawa tayi cikin yatsina fuska tunkafin yayi magana ko sallama babu tace " kai Muhssen ba d'azu nacemakaba nabar wannan layin mijina yasama lafiya yanzu dan haka babuni babu kai kajiko ? " Wata irin dariya muhseen yasaki sannan yace " ai wallahi baki'isaba hakan bazai ta'ba yiyiwaba wato ni zakirenama hankali ko ? kinsamu wani zakitureni badan mijinki zakibarniba sabida dama batun yanzu kike bin mazaba shima ahaka kikazomai ni nasan halinki batun yanzuba dan haka yazama dole kibini ko nafasa kwai kuma kisani idan wani abu yasamu wannan cikin to wallahi sena shafe rayuwarki yazama dole wannan d'an yajawomin dukiyar Hamut zuwa gareni dan haka inason ganinki ayau d'innan kizo inda kikasaba zuwa kisameni 2pm" Baijira tace komiba yakashe wayar kwafa tayi cikin takaici tace " hmmmm wallahi baka'isa katonamin asiriba nasan yadda zanyi dakai " Fita tayi daga bedroom d'in Hamut rai 'bace Cikin matuqar razana Jakadiya tadubi Hajiya Mariya " Hajiya wallahi inajin tsoro tayaya zan'iya zubama Hajiya kilishi wannan gubar idan akaganonifa ? " Tsaki Hajiya Hajara tasaki tace " tokibari aganokid'in tundake shashasha ce idan kika aywatar da wannan aykin dede tofa million 5 zamubaki dan haka yanzu sekiza'ba million 5 ko Hajiya kilishi kuma somukeyi zargin yahaukan Hanan inanufin lalle yazama Hanan ce zatabama Hajiya kilishi abinci mai guba kinga idan akayi hakan babu mai zarginmu " Dariya Jakadiya tasaki tace " ay Hajiya seyanzu naji sanyi million 5 zan'iyayin komi akanta keko Hanan akanki komi zaiqare nabarku lafiya " tafita cikin farinciki Sallama Hamut yayi yashiga cikin parlour zaune Ammi take fuskarnan tata bayyane da murmushi qarasawa yayi yazauna cikin ladabi dubanshi tayi tace " Hassan dama Siyama ce zaka d'akko daga airport yau zatadawo daga saudiyya a matsayin cikakkiyar likita " Sosai ran Hamut ya'baci sabida basayin shiri da Siyama duban Ammi yayi kafin yayi magana Ammi tace " nasani Hassan bakwa zama inuwa d'aya da Siyama itama nasan bazataji dad'in zuwanka d'akkotaba to amma hakanan zakuyi haquri umarninane yadda kake d'ah agareni itama haka r take 'yah sabida 'ya'yan yayana 'ya'yanane nahaqiqa tashi kaje Allah yayi maka albarka " Miqewa Hamut yayi jiki babu qwari ranshi a'bace dede lokacin Hammat yashigo afusace ganinshi ahaka yasa Hamut rud'ewa cikin nuna kulawa Hamut yakama hannun shi sukazauna yace " yi qoqarin dedeta zuciyar ka bro na karka yanke hukunci cikin fushi bi ahankali sanar dani maiyafaru ? " Please babu fa ko kunason nadingajin baccine idan ina typing Mameen Zarah & Sudees ce 👌🏻🤝 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 51 & 52* *T* saki Siyama tayi tace " dayafimaka kam d'aga wayarta tayi tashiga kiran wata number shiko Hamut guduyakeyi sosai saman titi wani guri yasamu yayi parking yakwantar da sit din yakwanta lumshe ido yayi zuciyar shi cike da kunci sosai yakejin babu dad'i tsayin lokaci yana ahaka sannan yatada mota yafigeta Sosai Hannun Hanan yagaji sabida tiran hannunta rawa hannun nata yashigayi tagefan ido yake kallonta amma ko ajikin shi tayi matuqar gajiya babu zato tiran yasu'buce daga hannunta kulolin suka tarwatse abincin yazube duk yafallatsar mishi ajiki zaro ido Hanan tayi cikin tsoro da furgita ay kafin yamiqe taruga aguje tashige bedroom d'in ta takulle rumtse ido tayi sabida wani irin zafi da qasantakeyi sabida gudin tadayi afusace Hammat yanufi bedroom d'in nata bugawa yashigayi kamar zai 'balla gofar tsoro da fargaba yasa Hanan saka kuka shasshekar kukan yashiga jiyowa 'bacinrai yakumaji sosai afusace yace " wallahi idan bakiyimin shiruba sena 'balla qofarnan kuma idan yashigo sena bugud'e wannan bakin zaki bud'ene komi dad'ewa zankuma kamaki sannan kisani wannan kayan sekin wankesu koda zakiyi shekara bakifitoba aykin banza kawai " Nufar bedroom d'in shi yayi afusace rai 'bace Hamut yashigo yayi parking kashe motar yayi amma befito dagaciki ba har nawani lokaci sannan yafito 'bangaran Ammi yanufa yanashiga parlour yayi tozali da Siyama zaune a dining tamke fuska yasakeyi kafin yayi magana Ammi tace " ka kyauta Hassan wato memakon kacikashe ladanka shine ka'ajemin yarinya a bakin get katafi yawonka ko ? " Murmushi yayi amma cikin zuciyar shi murmushin takaicine Ammi batajira yace komiba tace " to ay kaima sekazauna kaci abincin Siyama zubamai " Zama yayi badan ranshi yasoba duban shi sosai Ammi tayi sosai talura da 'bacin rai afuskarshi dukda tasan basayin shiri da Siyama amma batakawoma zuciyar ta cewa 'bacinran na Siyama ne ba sabida tasan yanayin dayake ciki girgiza kai tayi tace " Siyama zanshiga 'bangaran Hajiya idan kingama kishigo kugaysa " Jinjina kai Siyama tayi fita Ammi tayi bayan tafita Siyama tadubi Hamut taja tsaki tace " wai kai ina matarka ne ? dazakazo karashe anan kanacin abinci " Wani mugun kallo yawatsa mata kafin yace " au dama ashe akwai lefi cin abinci a wurin mahaifiyarka ? kinci karo dahakanne a cikin karatun dakikayi ? " harararshi tayi tace " a a ko d'aya amma de naga ancuci soyayya duk irin son dakakeyima Hamidat har kafara raba kwanon abinci da ita hmmmm shiyasa ni banga namijin dazansoba ayanzu sannan kullum inayin addu'a Allah karyabani namiji kamar k..........." Kafin taqarasa yadakatar da ita dafad'in " kamarni ko ? to barikiji nikuma nasha alwashin sekinzama baiwata dan ba mata zan d'aukekiba sabida bakikai matsayin hakaba zakuma kigani nan kusa " Miqewa yayi yajefamata spoon d'in yajuya zefita dede lokacin Hammat yashigo duban Hamut yayi sannan yadubi Siyama girgiza kai yayi yace " hmmmm zuwa yanzu yakamata ace kunbar wannan fad'an naku komi yawuce mana babu kyau riqe duk abinda ba alkairiba a rai haba abu yafaru tun yarinta amma kunkasa mantawa shekaru nawa haba bai kamatabafa ke kuma yaushe kika dawo babu sanarwa ? " Kafin tabashi amsa Hamut yace " hmmmm bro kenan ammade kasan bahakanikeba ko ? to amma akan wannan abar bazan ta'ba sassautawaba " Dubanshi sosai Hammat yayi yace " to amma de bro kainefa kafara ita ramawakawai tayi kuma ......... " " Dakata Bro ammade ni akan rashin sani ne nayiko ? itako tanasane tayi komi har abada bazanmanta hakaba " amma bro yakamata k....." "dakata bro bazanfahimtaba karma ka'bata bakinka zanyi shiri namusamman akan yin ramuwar gayya seyafimiki ciwo sabida ayanzu shekarunki sunhaura nada sosai komi yafida bayyana hmmmm wallahi Siyama dukda kasancewana mai sanyin hali senasakaki kuka da matuqar nadama akan abinda kikayimin " Yanakaiwanan azancenshi ya'idasafita tsaki Siyama tasake ja akaro nakusan 5 tunfarayin maganarshi duban Hammat tayi tace " hmmmm barshi Hammat ina dede dashi akan duk abinda zaiyi kaima Hammat kabani mamaki koda kowa baisanar dani auran ka ba yakamata kai kasanar dani amma inaga miskilancin nakane yahana to amma de nayi matuqar mamaki danaji cewa Hanan ka aura lalle Hammat yarinya tazama babba " Taqarashe fad'ar hakan cikin murmushi tsaki yaja yamiqe yafita bataredayace komiba binshi tayi da kallo tana yin murmushi " hmmmm Hammat kenan yarinya tagama da kai " Mameen Zarah & Sudees [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 49 & 50* *I* ska maizafi yafesar cikin zafin rai yace " bro wai rainin hankalin da akeyi cikin masarautar nan shine yazo kaina hmmmm ayko senaba makowa mamaki " Cikin rashin fahimta Hamut yace " me kake nufu bro kai dawaye ne ? " Bece komiba yamiqe yamiqama Ammi sakon Hanan yajuya yanufi qofar fita seda yakai bakin qofar sannan yatsaya cikin kakkausar murya yace " idan nagamayin bincikena nagane kowaye zakusani idan nadauki mugun hukunci akan komawaye " Idasa fita yayi afusace cikin mamaki da d'aurewar kai Hamut yadubi Hajiya kilishi kafin yayi magana tace " rabudashi Hassan kasan ayanzu baze saurari kowaba kumama komeye ya'batamishi rai sosai barshi kawai " Jinjina kai Hamut yayi yajuya yafita bud'e takardar da Hammat yabata Ammi tayi tafara karantawa farinciki yamamaye zuciyar ta murmushi yabayyana afuskarta afili tace " Allah sarki Hanan Allah yayi miki albarka Allah yakad'eki daga dukkan sharri Allah yahad'a kanku keda Hussain " Tanakaiwanan tamiqe tanufi dining Hamut yanakomawa part d'in shi yanufi bedroom kai tsaye toilet yashiga ganin yashigo yasa Hamidat shigowa tad'auwani uban wanka sebaza kamshi takeyi zama tayi bakin bed tanajiran yafito shiko Hamut kodayashiga tsaye yayi natsayin lokaci yanatunanin haduwa da Siyama idan akwai wadda bayason ganin a rayuwar shi to Siyama ce to amma yaya zeyi umarnin Ammi ne yazama dole yabi ganin lokaci yaja sosai yasa Hamidat miqewa nufar toilet din tayi kunnanta takara bakin qofar d'in jin saudin saukar ruwa yasa tasaki tsaki takoma tazauna tsayin lokaci sannan Hamut yafito sanye da rigar wanka ganin Hamidat yasashi jan mugun tsaki sake tamke fuska yayi sosai cigaba da tsane jikinshi yayi yafarashafa mai cikin natsuwa miqewa Hamidat tayi tanufeshi Rungumeshi tayi tabaya jin baicemata qalaba yasa tafara bijirome dawani irin salo sumar qirjinshi tashiga shafawa shiko Hamut shasshafa mayukanshi kawai yakeyi har yagama Hamidat batadenaba miqewa yayi yatureta yadubeta yace " Hamidat kenan kinatunanin zanji wani abu agame dakene ? ina idanma kinatunanin hakan to kibari sabida ni ayanzu banayimiki kallon mace tamkar namiji haka kike kingakuwa bakida abunda zakija hankalina dashi fitamin daga bedroom karnasake ganinki cikin bedroom d'ina " Sosai kalmomin Hamut sukayima Hamidat zafi ganin yadda yatamke fuska babu alamar wasa yasa Hamidat nufar bakin gofa d'an tsayawa tayi tace " D dan Allah inaso naje nagaida Momy ? " d'aga kafad'a yayi alamar baishafeshi ba yacigaba dayin hidimarshi babu jimawa yashirya irin shigar da Hammat yayi shima irinta yayi sabida sunsaba hakan tun yarinta key d'in mota yajara yafita Fuska tamke yashiga parlour ganin yadda yashigo yasa Hanan saurin duqar da kai qarasowa yayi yazauna cikin sanyin murya Hanan tace " barka dashigowa yaya " bai amsaba dama batayi tunanin hakanba cikin shakka tasake cewa " nakawo maka abincin ? " wata muguwar harara yasakar mata cikin sanyin jiki tamiqe tiran abincin tad'akko tanufoshi kafin taqaraso yace " tsaya anan 3 hours nikeso kiyi ahaka sabida bance kitashiba " yanagama fad'in haka yaciro wayar shi yashiga latsawa Hamut yana isa jirgin su Siyama yana sauka babu jimawa fasinjoji sukafara sakkowa hangota yayi cikin shigar larabawa tayi masifaryin kyau gaskiya Siyama akwai kyau wai 😊 tana idasa sakkowa idanunta sukayi karo dashi take taji ranta yayi masifar 'baci qarasowa tayi cikin 'bacinrai tadubeshi daga sama har qasa tace " hmmmm inde kai ne zakad'aukeni zuwa gida to wallahi gara nahau taxi " tsaki Hamut yaja maiqarfi yace " dako nayi farinciki sosai wallahi badan bin umarnin Ammi ba babu abinda zejamin daukar marar kunya irinki yarinya " Tafi Siyama tayi tasake dubanshi sosai tace " sannu babba mai kunya naga kwanaki kad'an kabani yara de ko ? " iska Hamut yafesar afusace yajuya gurin dayayi parking yanufa yabud'e motar shi yashiga yajata aguje Mameen Zarah & Sudees 🤝🏻💖👌🏻 *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 53 & 54* *S* osai aketashirya yadda wannan shagalin zai kasance dashawarar Hajiya wato kaka akaqar kwanaki 3 kafin gudanar da shagalin sabida asamu damar gayyatan jama'a a tsanake Su Jakadiya kuwa tanatafaman nazari akan yadda wannan gubar zataje hannun Hanan tazuba batare da tashiga cikiba take wata shawara tafad'o mata murmushin mugunta tasaki nufar 'bangaran Hajiya Fulani tayi cikin sallama tashiga zaune Hajiya Fulani take tana nazarin wani littafi na addini jin sallamar Jakadiya yasa Hajiya Fulani duban qofar amsawa tayi fuskarta asake qarasawa tayi tashiga kwasar gaisuwa " barka da hutawa Hajiya Fulani Amarya agun Sarki Jabir bakya lefi koda kinkashe Hassan k......" " Dakata Jakadiya banason irin wannan kirarin Allah yatsareni dayin kisa akan kowa balle Hamut fad'i abinda ketafe dake sabida inada uziri " Jinjina kai Jakadiya tayi tace " dama akan wannan hidimar daza'ayine naga kowa yana tura gayyata amma ke babu wanda kika turamawa shine nace inaganin yakamata nabaki shawara " Murmushi Hajiya Fulani tayi tace " Jakadiya kenan idan har dan wannan ne to angama nima naturadatawa gayyatar kingama ga kayan had'in sinadarin abinci can d'auka kitafi dasu inaso ashirya abinci nadaban sabida mahaifiyata da qannena sunanan tafe " Murmushi Jakadiya tayi tace " masha Allah Hajiya Allah yakawosu lafiya amma Hajiya naceba mezehana kid'iba ma Hanan sinadaran abincin nan sabida kinsan Yarima Hammat bayacin abincin kowa kodacan itace meyime abinci idan kikayi hakan Hanan zataji dad'i sosai kuma zakisamu lada " Jinjina kai Hajiya Fulani tayi tace " hakane kam " tashi Hajiya Fulani tayi dakanta tashiga d'ibar ma Hanan sinadaran abincin su kori taym sinamon dade sauransu rurin wayarta yasata tashi nufar cikin qaramin parlour ta tayi tana amsa wayar cikin sauri Jakadiya tafiddo wannan gubar tacakud'e cikin d'aya daga cikin sinadaran abincin wanda sukayi kamada juna Hajiya Fulani tad'an jima tanayin wayar kafin tadawo murmushi Jakadiya tayi cikin nuna ladabi tace " ranki shidad'e zanje 'bangaran kuyangu naga yaya ayyukan suke tafiya kozan wucema Hanan dakayanne ? " Girgiza kai Hajiya Fulani tayi tace " a a Jakadiya zan kai mata yanzu sabida dama banje nadubataba " Jin haka yasa Jakadiya jin wani irin farinciki tace " kenan babu zargi koyaya akaina saura Hanan tunda guba ta'isa zuwa gareta yazama dole nasata tayima Hajiya kilishi abinci namusamman wanda zaiyi sanadin rayuwar ta nikuma nasamu 5 million alokaci d'aya " Murmushi tayi cikeda farinciki Hajiya kilishi zaune kusada Sarki Jabir dubanshi tayi sosai tace " Rankashidad'e Siyama tadawo takuma zama likita kamar yadda kake so yakamata kayimata wata kyautar bazata tunkafin gajiyarta tagama sauka " Gyara zama Sarki Jabir yayi yadubeta shima sosai yace " nashirya hakan tunkafin dawowarta kyautar saban hospital amma akwai sharad'i kafin ayi bikin bud'eshi yazama dole tafito mana da mijin aure " Sosai Ammi tashiga farinciki sosai tayi godiya" amma maimartaba kanaganin baiyi wuriba cema Siyama tafito da miji karatufa tajeyi ba soyayya ba " Jinjina kai yayi yace " hakane amma ke kinaganin zatarasa masoyine ? Idan tarasa ay ni senanemo mata inadasu dayawa kituromin ita zuwa anjima " Amsawa Ammi tayi had'ida miqewa tabar part d'in misalin 4:30 Jakadiya tanufi part d'in su Hammat ganin Hammat a zaune a parlour yasatajin fad'uwar gaba dubanta yayi yace " Jakadiya lafiya ? " cikin in ina tace " lafiya lau dama nazonajine ko gimbiya Hanan tanabuqatar wani abu " 'Dan tsaki yaja yace " babu abinda take buqata kinga Jakadiya nifa banabuqatar yawan takura idan anabuqatar wani abu zamuyi magana base'andameniba zaki'iya tafiya " Mameen Zarah & Sudees ce 👌🏻🤝🏻💖 *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 55 & 56* *J* iki babu qwari tajuya tabar part d'in cikin zuciyar ta tace " masifaffan banza kawai kuma duk abinka senasamu nasara " Miqewa Hammat yayi rai 'bace yanufi bakin qofar Hanan cikin kakkausar murya yace " Hanan idan bakibud'e wannan qofarba to wallahi zan 'banlata nashigo kuma idan nashigo se ranki ya'baci kibud'e nace " A tsorace Hanan tataso daga bakin bed tazo tabud'e tana bud'ewa yashiga jawota yayi afusace tafad'a saman qirjinshi cikin zafin rai yaturata tafad'a saman bed yabita hannu yad'aga ze mareta sekuma yafasa nunata da yatsa yayi yace " wallahi kinci darajar bro na dasena 'bab'ballaki kitashi kije kiwankemin kayana dakika 'bata sannan kije kihad'amin lunch hadda Siyama anan zatayi lunch yau " Ay Hanan batasan lokacin datasaki murmushi ba tace " lah yaya dama Aunty Siyama tadawo ? " Harara yawatsamata hakan yasata saurin duqar da kai tabi tagefanshi tabar bedroom d'in nashi bedroom d'in tanufa toilet d'in shi tashiga kamar yadda tayi tsammani kayan suna ciki dukda jikinta babu qarfi amma cikin sauri tafarayin wankin sabida murnar zuwan Siyama cikin lokaci kad'an tagama tafito ganin baya parlour yasata jin sanyi a ranta cikin sakewa tashiga kitchen tafara shirya abinci namusamman wa'innan sinadaran abincin dasu tahad'a wajan yin abincin Se yamma sosai Hamidat tadawo cikin shakka tashiga cikin parlour sabida ayanzu shakkarshi takeyi tun lokacin datasha mari dubanta yayi yaja tsaki bedroom d'in ta tanufa kafin tashiga yadakatar da ita dafad'in " daga yau bazakisake fita ko inaba sabida nan cikin gidan sarautane me cike da kima da daraja dan haka babu wanda zaizo mana da shashanci mubarshi " Mameen Zarah & Sudees [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 57 & 58* " idan kuma kikaqiji to zakisha mamakina " Yanaqarashe fad'ar hakan yashiga bedroom d'in shi rai 'bace ko dayashiga kasa ko zama yayi zuciyar shi nagun Hanan kome yakeyi koda yayi iya qoqarin shi wajan hana zuciyar shi tunanin Hanan amma hakan baya yiyuwa hannu yasa yadafe setin zuciyar shi sabida zafi datakeyime zama yayi sabida yadda yaji numfashin shi yafara canzawa sakamakon tuna cikin da Hamidat takedashi cikin 'bacin rai yace " ina hakan bazeta'ba yiyuwa ba na'amshi d'an dabanawaba tayaya ? Hamidat kincuceni matuqar cuta ashe dama haka soyayya take ? nikam banida sa'a akan soyayya Hamidat nasoki kamar namutu nayimiki hidima kamar wani wawa najiraki kamar wani wanda bashida abinyi amma kikacutar dani cuta mafi muni arayuwata kince zaki'iya mutuwa akaina kince zakirayu dani komi wuya amma yanzu gashi sabida Allah yad'oramin lalura kingujeni abu mafi muni kikayimin Hamidat ashe har zaki'iyabamawani kanki da igiyar aurena akanki tabbas kinyimin mugun butulci Allah zaiyimin sakayya Allah sarki Hanan Shiyasa akace abinda babba yahango yaro ko yahau rimi bazai hangoshiba Ammi taso na auri Hanan amma sabida son Hamidat yarufemin ido nakasa gane hakan seyanzu nagane 'boyayyan so nikeyima Hanan sedanarasata sannan nagane hakan gashi inaneman haukacewa rashin bacci yafarazama jiki agareni ya Allah kakawomin mafita " Yaqarashe fad'ar hakan cikin matuqar damuwa had'ida zafafan hawaye masu quna suna gangarowa saman kyakkyawan kumatunshi Lokacin da Siyama taji saqon kiran Sarki Jabir sosai tayi farinciki sabida dama jiran hakan takeyi cikin wani irin taku taketafiya Siyama kyakkyawace sosai ga aji tahad'o komi sosai tayi matuqar kyau cikin shigar larabawa sallama tayi a babban parlour Sarki Jabir Hajiya hajara ce zaune kusadashi gefanshi kulolin abincine da alama abincin rana zaici kafin yaleqa fada shiga Siyama tayi takwashi gaisuwa agun Sarki Jabir sannan tazauna duban Hajiya hajara tayi tace " Hajiya barkada hutawa " Sosai Hajiya hajara tacika fam sabida batajidad'in yadda Siyama tagaidataba amsawatayi ciki ciki acikin zuciyar ta tace " hmmmm ashe de Siyama iskancin naki yananan amma kiyi da kyau duk zanyi maganinkune dazaran nagama da Hajiya kilishi taku mai sauqice idan har babu Hajiya kilishi dama itace garkuwarku ay " Jin maganar da Sarki Jabir yakeyi yasata maido hankalinta kansu " Siyama nayi farincikin kammala karatunki hakan yasa naginamiki Asibiti namusamnan kyauta daga gareni amma inaso kifito da miji lokaci yaja sosai idan na aurar dake kinga nasauke dukkan alqawarin dana daukar ma iyayenki bawani lokaci mai tsawo zanbakiba ammafa kisani sekin fito da miji za'ayi walimar bud'e hospital d'in naki tashi kije ina sauraranki nanda d'an lokaci " Miqewa Siyama tayi tafita amma jikinta babu qarfi cikin zuciyar ta tace " dama nayi tunanin haka to yaya zanyi kenan amma babu komi dama Imran yamatsamin dukda banshirya yin aure yanzuba amma inason nafarayin ayki yanzu tunda yin auran shine zaicikamin burina shikenan Imran ashe burinka ze ciki dukda bawani shaquwa mukayiba sosai ay fiddawanne kawai ba aure ba " Da wannan zantukan zucin tashiga parlour Hajiya wato kaka qarasawa tayi aguje tarungume ta cikin murmushi da nuna farinciki tace " kakata takaina nayi missing d'inki sosai " 'Dan tureta kaka tayi fuska tamke tace " gafara kibani guri kuwai harkun isa kuyanke abu babu shawara zakidawo amma babu wata shanarwa balle ashiryatarbarki dake da Hajiya kilishi kunanuna wariya ko sabida ke ba yar gidannan bace shine kukeyin abu iya ku kawai to zandauki mataki akan hakan dan haka fitamin " Marairaice fuska Siyama tayi zatayi magana tadakatar da ita dafad'in " fita nace tunkafin raina yasake 'baci " dole tafita dan tasan halin masifar Hajiya amma batajidadin hakanba 'bangaran su Hammat tanufa tanashiga tasaki ajiyar zuciya sabida yadda wani irin kamshi yake tashi zaune Hammat yake saman cushion yana kallon news jin sallama Siyama yasashi juyowa qarasowa tayi tazauna cikin murmushi tace " Hammat kenan ango sehutawa kakeyi babu ruwanka to ina Amaryar ? " Tsaki yaja yace " aykinsan inda zakisameta ko ? " sakeyin murmushi Siyama tayi tace " nasani mana a wajanka tode yanzu duk bawannan ba ina lunch d'in dan Allah yunwa nikeji inaganin abinci nabarshi nataho nan barimakagani " Miqewa tayi tanufi hanyar bedroom kafin taqarasa Hanan tafito tasha wanka sefaman baza kamshi takeyi ganin Siyama yasata d'anyin sauri d'an tsayawa tayi tarumtse ido sabida zafin dataji a qasanta dubanta Siyama tayi tace " to " sekuma tasaki murmushi taqarasa tarungumeta cikin farinciki Hanan tace " Aunty Siyama nayi kewarki sosai zomuje ciki muyi hira sosai " Murmushi Siyama tayi tace " nima haka Hanan nayi kewarki sosai hirakam zamushata sosai amma kafinnan muci abinci tukun " Qarasawa sukayi bakin dining shima Hammat tasowa yayi fuska tamke ya zauna zubamakowa Hanan tayi sannan tazuba nata ganin Siyama agun yasata d'an sakewa ita tafaracin abincin sabida sosai takejin yunwa takai spoon na 3 Siyama tafara d'iban abincin sabida hankalinsu itada Hammat yad'auku wajan kallon news Siyama take spoon d'in kusada bakinta tayi saurin saukewa tace " gaskiya akwai matsala kamshin abincin nan yana nuna akwai wani abu maikamada cutarwa han........" Kafin taqarasa Hanan tasaki salati " Innalinlahi wa'inna ilaihirraju'uun nashiga 3 Aunty Siyama ciki na " Mameen Zarah & Sudees Please comment 🤝🏻🤝🏻💖😊👌🏻 Love u all fans 💖😊🤝🏻 Ana tare 🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 59 & 60* *Z* aro ido Siyama tayi cikin tsoro da furgici tamiqe itama Hanan qoqarin miqewar tayi amma takasa sekiran Aunty Siyama takeyi shiko Hammat duban abincin yayi sosai sabida shikam abinma mamaki yashiga bashi ganin yadda Hanan tafara fita hayyacinta yasashi miqewa cikin sauri kiran waya yashigayi kafin wani lokaci doctor shi ya iso Ganin shigowan doctor yasa hadimai farayin kuskus hakan yasa har labari ya iske Hajiya kilishi miqewa tayi cikin sauri tace " Doctor kuma a part d'in Hussain lafiya kuwa ? " Saka abayarta tayi tafito part d'in Hammat d'in tanufa tanashiga tayi tozali da Hanan kwance kamar babu rai doctor yanadubata cikin matuqar tashin hankali taqarasa tanafad'in " lafiya me yasameta Hussain kaine ko ? sanar dani me kayimata " dede lokacin kaka da Sarki Jabir sukashigo kafin suqaraso gurin su Hajiya Fulani ma suka'iso itama Hajiya Fulani agigice take suko su Hajiya Mariya ko ajikinsu sunzoganin kwamne kawai duban Hammat kakatayi tace " bade wani abun kasakeyimataba ? dan wallahi daganinka ba haquri zakayiba kakeyima mutane kifi kifi da idanu " Tamke fuska Hammat yasakeyi sosai sabida baqaramin 'bacinrai yajiba akan maganar kaka aman da Hanan tafarayine yasashi maida dubanshi gareta sosai Hanan take amai kamar zata amayar da kayan cikinta kusan 30 minutes Hanan tanayin amai sannan yalafa miqewa doctor yayi yadubesu yace " Alhamdulilah gaskiya kawai matsala gimbiya Hanan guba ce taci amma Allah yataimaka bataci sosai ba allurar danayimata yasa ta amayar da ita sede kuma tata'bata sosai a maqoshinta ayanzu bazatacigaba dayin magana ba sabida hadda harshenta abin yashafa zata'iya daukar lokaci ahaka zakumata'iya cigaba dayin magana anan kusa bazan iya yankewaba amma inasaka rai zatadawo dede in sha Allah zansakamata drip had'e da magunguna kar abata abinci yanzu har zuwa gobe sabida 'yan qwayoyin cutukan dasukarage kar susamu mahad'in cigaba dayad'uwa kuma......." Dakatar dashi Sarki Jabir yayi cikin tashin hankali yace " guba doctor guba fa ? " Jinjina kai doctor yayi yasake tabbatar mishi shiko Hammat wani irin faduwar gaba yashigaji dubanshi Ammi tayi cikin tuhuma tace " Hussain tayaya akasamu guba anan ? waye yakawo abincin da Hanan d'in taci ? waye Hussain ? " Cikin wata'irin magana wadda dagaji ta'bacin rai ce yace " Ammi nima bansan tayaya guba tazo nanba amma abinci itace tadafa dakanta " Tsawa Sarki Jabir yadakamishi dafad'in " wannan ay shashancine tayaya ba'asan yadda guba tazonan ba dawa dawa yashigo part d'in ayau inaso asanar dani da gaggawa dakaiiii ni keeeeeiiiiiiiyy Hammat " Maganar Sarki Jabir tasaka kowa cikin razana sabida yadda yayi matuqar fusata shiko Hammat numfashi yafara saukewa akai akai sabida zafin rai cikin huci yace " kuyangu su 3 sunshigo dasafe sede amma bansan suwayeba sabida ita Hanan d'in ce tagansu sunzo kawo breakfast ni ina cikin bedroom se Momy wato Hajiya Fulani sekuma Jakadiya se Siyama datashigo yanzu amma namanta kaka ma tashigo dasafe k....." Nashigo eh tabbas nashigo kenan haddani cikin zargi ko ? dan ubanka nayimaka kamada wadda tasan kalar gubama ? toga hannuwana sakamin ankwa kaje katsareni soja ay dama idan bakayihakanba bakacika soja ba ham....." Azafafe Hammat yace " bazan kamakiba kaka kuma ni bance kina cikin zargi ba tambayata akayi kuma nabada amsa amma wallahi idan nagane wanda yashigomin da guba har matata taci narantse da Allah ko ban kasheshi da dukaba to zan illatashi da duka dan bazan tsaya jiran hukuncin waniba " Yana kaiwanan yanufi inda Hanan take duqawa yayi yasureta yanufi hanyar bedroom d'in shi da ita yakusa shiga yatsaya juyowa yayi yace " doctor bama Siyama ruwan tazo tad'auramata kaje zan nemeka " Yanaqarashe fad'ar hakan ya'idasa shiga ciki cikin sassarfa Hamut yashigo cikin part d'in shikam se ayanzu yaji sabida tundayadawo yashiga cikin bedroom d'in shi befitoba se yanzu cikin gigita yashiga cewa " lafiya Ammi mekefaruwa ina Bro na kuma Hanan bangansuba maiyafaru dasu ? Duk a lokaci d'aya yajero wannan tambayar dafashi Ammi tayi cikin damuwa tasanar dashi komi agigice yanufi bedroom d'in qafafun Jakadiya rawa sukashigayi sabida yadda taga idanun Hammat sunkoma sabida 'bacin rai gakuma furucin dayayi cikin zuciyar ta tashiga fad'in " nashiga uku ni ladidi kashina yabushe idan aka ganoni " suma su Hajiya Mariya sun tsure kowa se faduwar gaba yake fama da ita itako Hajiya Fulani sosai tashiga cikin damuwa sabida tasan bazatafita cikin zargiba tunda tashigo cikin part d'in daka tsawar kaka yasakowa dawowa cikin hankalin shi " to ay sekowa yafita ko tunda ya d'auke matar tashi yabar parlour munafukan banza kawai zakusanine hmmmm Allah yasa idan akagano wanda yazuba gubar nan abarni dashi aga yadda zanyime hmmmm " Mameen Zarah & Sudees ce 💖👌🏻🤝🏻 *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 61 & 62* *H* amut yana shiga idanun shi suka sauka akan Hanan dake kwance saman kyakkyawan bed d'in Hammat idanunta a rufe amma yadda take sauke numfashi zakasan tana cikin yanayi cikin tashin hankali Hamut yadubi Hammat yace " bro tayaya Hanan taci guba kenan babu tsaro a part d'in ka yazama dole kagano duk wani mai hannu a cikin wannan mugun abun " Kafin Hammat yayi magana Siyama tace " ay kobakaceba yazama dole agano basekazomana da san iyawaba " Sosai ran Hamut ya'baci dajin furucin Siyama afusace yabud'e baki zaiyi magana Hammat yayi saurin cewa " a a Bro ku ajiyaye wannan fad'an naku anan kubarni naji da abinda yake damuna " Sosai maganar Hammat tabama Hamut mamaki duban cikin idanunshi yayi sosai yadda yaga idanun nashi sunyi matuqar canzawa yasa yatabbatar hankalinshi yatashi ajiyar zuciya Hamut yasauke yace " yaushe kafarajin tausayin Hanan kuma yaushe kafara damuwa da matsalar ta ? " Afusace Hammat yace " cewanayi nadamu da matsalarta ko nacemuku nafara tausayin Hanan ne ? ko 1 kawaide naga anaso afara renamin wayone kamarni Hammat ashigo har cikin part d'ina akawomin irin wannan mugun abin hmmmm ay yazama dole nad'auki mataki kuma idan dan d'akko Hanan danayine yasa kukeyin wannan tunanin to kuba bari sabida naga Maimartaba da Ammi da kaka dakuma wa'incan magulmata ne yasa nayi hakan sabida kar wa'inda basusan komiba susani " Yana kaiwa nan yanufi toilet yabarsu nan tsaye duban Hanan Hamut yayi cikin tausayawa yace " Allah yabaki lafiya Hanan amma halin Hammat bazai canzaba " 'Dauramata ruwan Siyama tashigayi shiko Hamut fitowa yayi babu kowa a parlour hakan yasashi fita babban parlour Sarki Jabir yanufa kamar yadda yayi tsammani sunancan suduka cikin fushi Sarki Jabir yace " inaso kowa yajini sosai idan kasan kanadasa hannu akan wannan mugun abun to garama kayi bayani qila kasamu sassaucin hukunci amma idan akaqi nasaka ayi bincike kuma aka ganomin hmmmm zakusa mamakina ke Jakadiya me yakaiki part d'in Hammat d'azu ? " Zaro ido Jakadiya tayi cikin razana tace " ammm amm Allah shi taimakeka najene naji ko gimbiya Hanan tanabuqatar wani abu shine ma yarima Hammat yacemin basabuqatar komi banshiga ko ina bama yacemin haka " Jinjina kai Sarki Jabir yayi sannan yasake cewa " naji amma ke kikeda masaniyar komi akan kuyangu suwayene sukakai breakfast part d'in su Hussain yau " Had'iye miyau Jakadiya tayi sabida duk tagama furgita cikin in ina tace " rammace da larai " " aje a kawomin su " cikin d'an shakku Hajiya Mariya tace " amma ranka shidad'e itamafa Hajiya Fulani da Siyama sunacikin zargi amma naga kafi maida hankalin ka akan Jakadiya " rai 'bace yadubeta yace " kenan kinanufin bansan abinda nikeyiba kenan to bari kiji kowama cikin zargi yake hadda kema duk wanda yake cikin masarautar nan to yana cikin zargi base kad'ai wanda yashiga Part d'in ba sabida wanda yashiga tayuwu aykenshi akayi dan Haka kishiga cikin hankalinki kema bincike yana nan zuwa kanki amma wallahi duk Wanda yasake katseni senasaka an tsareshi kowaye shi " Ganin Hanan tad'an samu bacci yasa Siyama komawa parlour babu jimawa dafitarta Hammat yafito daga toilet zama yayi a bakin bed d'in dubanta yayi sosai yadda take sauke numfashi yasashi kauda kai cikin takaici Please dan Allah kuyi haquri najina shiru jiya qinbamu wuta sukayi yaukuma nad'an fitane amma dukda banayin typing Friday gobe zanyi in sha Allah dan yamaye gurbin najiya sannan akan maganar qara yawan typing in sha Allah zanyi qoqarin haka kunsan abinka da bakasababa da hidimar yaro 😊 shiyasa se ahankali amma in sha Allah zanqara kunji kucigaba dayin haquri dani komi zai dawo dede in sha Allah fatan alkairi gakowa 🤝🏻👌🏻💖 Mameen Zarah & Sudees ce [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 63 & 64* *A* fili yace " hmmmm gaskiya anaso a rainamin hankali bayan shigowar waccan paper sekuma akasamu damar shigomin da guba badan kallon wannan news d'inba dafashikenan muduka zamuci gubar kenan ? to amma agabana Hanan tashirya abincin kuma har zuwa lokacin da Siyama tazo mukahau kan dining babu wanda yashigo tayaya gubar tashiga cikin abincin ? kenan koma yayane a kitchen komi yafaru " Miqewa yayi cikin sauri yafita parlour ganin yadda yafito cikin sauri yasa Siyama saurin miqewa tanufoshi kafin tayi magana yace " Siyama dubamin kitchen d'innan kaf kigani inatunanin anan akasamu gubar nan muje " Shiga kitchen d'in sukayi sukashiga yin bincike amma babu wani abu wanda yayi kama da guba harzasu fito Hammat yace " Siyama " Aduba cikin kowane abinci koma daga cikin abincin ne " Cigaba da dubawa sukayi nanma babu cikin fusata Hammat yashiga yin watsi da kayan cikin kitchen d'in cikin damuwa Siyama tace " haba Hammat kasas sauta ma zuciyar ka mana wannan abinfa cikin natsuwa za'abishi ba cikin zafin rai ba sabida zai iya kasancewa ma gubar barbad'ata akayi a lokacin datake dahuwar abincin ko kuma cikin wani kayan abincin akabata batare dasanintaba Hanan d'in yakamata mutambaya kashikuma doctor yace bazata'iya yin magana ba " Afusace Hammat yace " idan bazata'iyayin magana ba ay hannuwanta zasu'iya yin rubutu ko ? " Yana kaiwanan yafita daga kitchen d'in afusace cikin sauri Siyama tabi bayanshi shan gaban shi tayi cikin nuna damuwa tace " dan Allah Hammat karkatadata yanzu koma tatashi bayanzu yakamata afara yin wannan binciken ba sabida ayanzu tana cikin furgici karkuma wani abun yakuma samunta " Dogon tsaki Hammat yaja yace " To meye ruwana dan wani abu yafaru da Hanan ay naga banida asara ko ? kikamasani ko dasaninta tazuba gubar dan muci mu mutu se abin yaqare akanta kune kuke daukar tsintatciyar mage tanayin mage dan haka yazama dole tatashi tafad'amin yadda akayi guba tashiga cikin abincina " Kaucewa yayi afusace sake shan gabanshi Siyama tayi cikin raunin murya tace " amma Hammat banta'ba tunanin cewa haka katsani Hanan ba se yau ashe har zaka'iya yin tunanin Hanan zata'iya yin kisan kai ? toko idan har zata'iya kaima zaka'iya kenan sabida irin tarbiyyar da akabaka itama Hanan irinta akabata inada tabbacin cewa duk wanda Ammi tarena tofa bazaiyi cutaba balle kisankai meye ribar Hanan idan takasheka gaskiya anyi kuskuran had'aku aure sabida kwata kwata babu dacewa amma kasani kaine kayi babban dace dasamun Hanan amma bazakagane hakanba se nan gaba Allah yasa zuwa lokacin kanada sauran dama idan kuwa bakada sauran wata dama to wallahi sekazama abintausayi " Siyama na kaiwanan tajuya cikin 'bacin rai cikin d'aga murya Hammat yadakatar da ita dafad'in " ke Siyama wallahi kinci sa'a kece da wanine yagayamin irin wa'innan maganganu da senasaka yayi muguwar nadama amma dukda haka daga yau banaso kisake shiga harkata idan kuma bakijiba hmmmm " Cikin takaici Siyama tace " toni mema zezamin shiga cikin harkar wanda bashida tausayi ? kariqe rayuwarka nima nariqe tawa " Daga haka tajuya tafice daga part d'in sosai zuciyar Hammat tasake hawa nufar bedroom d'in yayi a matuqar fusace yanashiga yashiga kiran sunan Hanan afusace ganin batatashiba yasa shi tadata zaune wani irin wahalallan numfashi taja bud'e idon ta tashigayi ahankali ganinshi tashigayi dishi dishi cikin zafin rai yashiga cewa " ke hanan yazama dole nasan tayaya guba tashiga cikin abincina idan bazaki'iya yin magana ba to ai zaki'iya rubutawa ke koma bazaki iyaba yazama dole ki'iya " Sakinta yayi yaje d'akko pen da paper wata irin juwa Hanan tashiga ji komawa tayi tafad'a sanadin haka robar ruwan tagoce kafin wani lokaci jini yafara haurawa cikin robar drip d'in babu Bayan Jakadiya tadawo tare da kuyangun da'akasata kiransu cikin murya irinta munafurci tace " Allah yataimakeka dama a d'azu naje part d'in Hajiya Fulani tabani wasu sinadaran abinci Wanda tace min za'ayimata abinci namusamman mahaifiyarta da qannanta zasuzo to amma tad'ibar ma Hanan irin kayan tace zatakaimata amma danace tabani nakai se tace min ita zatakai mata dakanta shine nace tunda duk muna cikin zargi hadda ita meze hana aje a bincika " Jinjina kai Sarki Jabir yayi yace " hakane aje abincikamin dukkan wani sinadarin abinci dake part d'in su Hanan d'in ke Hajiya kilishi da ke Hajiya Fulani da kai Hamut dake Siyama kuje abincika agabanta ita Fulani " Hajiya Fulani batajikomi arantaba sabida tasan batayi komiba zuciyar ta d'aya takai kayannan amma kassssss Hajiya Fulani bakisan anyimiki zagon qasaba Adede lokacin dasuka shigo robar ruwan Hanan tacika da jini takumbura shiko Hammat baima saniba masifa tahanashi lura tsawa yaketayima Hanan itako nishi kawai takeyi hannun natama rawa kawai yakeyi numfashinta yafarayin sama jin tsawar da Hammat keyima Hanan yasa Ammi da Hamut nufar bedroom d'in cikin sauri suna shiga robar drip d'in nafashewa hakan yayi dede da sumewar Hanan cikin muguwar razana Ammi tace " innanillahi wa'inna ilaihirraju'uunnnnn nashiga uku yakashe min Hanan " shiko Hamut zaro ido yayi yamakasa ko motsi sabida muguwar razana zuciyar shi kuwa kamar zatafito sabida muguwar bugawar datakeyi Mameen Zarah & Sudees ce 😊🤝🏻 [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 65 & 66* *J* in salatin da Ammi tasaki dakuma jinin dayawatso mishi da yadda yaga Hanan tasume yasaka Hammat razana miqewa yayi cikin sauri yana jiyowa tunkafin yaseta ganinshi Ammi tashiga sauke mishi mari masu mugun zafi shiko Hamut yin kan Hanan yayi ganin batayin numfashi yasashi shiga cikin tashin hankali fiye da dah cikin tashin hankali yace " Ammi Hanan tamutu batayin numfashi shikenan yakasheta " Jin haka yasa Ammi tsayawa da marin Hamut tanufi kan Hanan jini kuwa duk yawanke mata jiki cicci'barta Ammi tayi ganin haka yasa Hamut fita aguje kafin Ammi tafito tuni Hamut yanufi parking space yatada mota su Siyama da Hajiya Fulani kuwa ganin yadda Ammi tafito sa'be da Hanan yasasu shiga cikin tashin hankali musamman dasukaga yadda jini yake d'iga a jikinta bin bayanta sukayi cikin sauri nufar motar Hamut d'in tayi shiga suduka sukayi yaja motar aguje Wasu daga cikin kuyangu sukanufi cikin masarautar dasauri suna fad'in yadda akafita da Hanan kafin wani lokaci tuni su Sarki Jabir sunji babu 'bata lokaci sukanufi asibitin Shiko Hammat durqushewa yayi agun sabida qafafunshima sunqaqara d'aukarshi tundayake Ammi bata ta'ba yime irin wannan marinba jiyayi yama tsani komi a rayuwar shi tsayin lokaci sannan yamiqe afusace yabud'e wordrop d'in kayanshi yashiga had'awa yana gamawa yashiga toilet yawatsa ruwa komi cikin zafinrai yakeyin shi yanafitowa yad'auki kakin shi yasaka wayar shi yad'aga yayi kira ana d'agawa yace " inabuqatar atanadarmin jirgin dare zankoma Turkiya hutun ya isheni haka " Bejira mai za'aceba yakashe kiran zaran key d'in mota yayi yajawo jakarshi yafito fuska a matuqar tamke yadda yafito yasaka kuyangu mugun tsorata sabida idan sukaganshi ahaka sunsan akwai matsala kuma duk wanda yashiga hannunshi yashiga uku nufar motar shi yayi yabud'e ta afusace yashiga yajata damugun gudu saura kad'an yabanke wani dogari Mameen Zarah & sudees ce [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 67 & 68* *A* asibiti kuwa suna isa aka amshi Hanan emergency akashiga dubata babu jimawa Sarki Jabir da Hajiya kaka kenan suka iso cikin asibitin cikin tashin hankali Sarki Jabir yanufi gun da Hajiya kilishi take zaune tambayarta yashigayi akan abinda yafaru d'an jim tayi sannan tadubi inda su kaka suke yar ajiyar zuciya tasauke sabida tasan bazasu iya jiyo abinda zataceba cikin damuwa tace " Maimartaba munyi kuskuran had'a Hanan da Hammat aure sabida Hammat bazai ta'ba son Hanan ba duk da wannan halin datake ciki munje munsameshi yana azabtar da ita bansan tayaya ba har robar ruwan da akasakamata tagoce mai makon ruwa yasakko se jinin jikin Hanan d'in yafara zuqowa yana haurawa har robar tacika muna shiga tana fashewa shikuma yatadata zaune yanata dakamata tsawa dubi jikina duk jinin Hanan ne ya'batani maimartaba inajin tsoron kar Hanan tamutu asanadin Husain Allah zaikamani da lefin kasa cika amanar dana d'auka tunda munsan damacan basonta yakeyi ba amma mukahad'asu nashiga uku " Ammi taqarashe fad'ar hakan cikin zubda hawaye masucike daquna sosai Sarki Jabir yafusata cikin 'bacinrai yace " in sha Allah Hanan bazata mutuba amma yazama dole Hussain yafuskanci hukunci mai tsauri sannan dolene muraba auran nasu kibarni dashi amma ayanzu banason kowa yasan wannan abun sabida Hajiya k......." Kafin yaqarasa cewa komi Hamut yaqaraso text d'in dayashigo cikin wayar shi yanzu yashiga nunama Ammi da Sarki Jabir text ne daga Hammat kamar haka " _Slm my bro a yau nabar gida batare da sanin Abiy da Ammi ba dakuma kai bazan iya cigaba dazama ba sabida anfifita wata tsintatciya akaina wadda babu wanda yasan cikakken asalinta an had'ani zama da'ita akan dole sannan kuma za'a takuramin sabida ita gaskiya bazan iya ba kacema Abiy da Ammi sugafarceni nabarku lafiya_ " Zazzafar iska maizafi Sarki Jabir yafesar yadubi Ammi yayima Hamut nuni da yaje bayan Hamut yabar gurin Sarki Jabir yasake duban Ammi yace " wato Hajiya kilishi yazama dole mununama duniya gatan Hanan kodan Hammat yasancewa Hanan tafiqarfin wulaqanci a cikin idan kowa " Zaro ido Ammi tayi cikin mugun tashin hankali tace " Maimartaba banason narasa Hanan ina kallon Hanan kamar rayuwata kumafa kasan akwai yarjejeniya tsayin wa'innan shekarun munjure ganin yadda Hajiya dasauran matanka sukeyima Hanan se yanzu ne zamukasa jurewa Maimartaba nayi alqawarin samarma Hanan wanda zai sota fiye dakomi nashi dan Allah karka tona wannan sirrin " Cikin damuwa Sarki Jabir yace " kiyi haquri Hajiya kilishi bazan iya cigaba dajure hakan ba yazama dole kowa yasan cewa Hanan tanada gata " Yana qarashe fad'ar hakan yabar gurin tsayin lokaci sannan doctor yafito nufarshi sukayi suduka cikin sauri doctor yace " Alhamdulillah komi yazo dasauqi ayanzu de babu wata babbar matsala sede afurgice take munyi mata allurar bacci zatajima tanayin bacci idan tafarka zakuma iya tafiya gida zaku'iya shiga kuganta amma please karku d'aga sauti " Farinciki sukayi sosai bayan doctor yawuce kaka tadubi Hamut tace " kai Hamut wai inashi Hammat d'in yake ? Wannan yaro akwai banza hali atare dashi " Jin tambayar kaka yasa Sarki Jabir saurin cewa " am Hajiya yasamu kirane daga office d'in su inagama bakin ayki zaikoma kuma kinsan yanayin aykin nasu basajira " Dogon tsaki kaka taja tace " to Allah shi kyauta shiyasa natsani aikin soja yanzu sabida Allah matarshi tanacikin wannan halin yatafi kay gaskiya wannan aikin nashi baiyiba " Hakade kaka taita surutu har sukashiga cikin room d'in tunda Ammi tad'aura idon ta akan Hanan takasa saukewa wasu siraran hawaye sukashiga gangaro mata cikin damuwa Siyama takamo hannunta tace " Ammi kiyi haquri in sha Allah Hanan zatasamu lafiya " Jinjina kai kawai Ammi tayi amma takasayin magana duban Hamut Sarki Jabir yayi yace " Hamut kad'auki Siyama kuje gida kuhad'oma Ammin ku kayan jinya sabida inaganin baikamata koda Hanan tafarka mutafi da ita gida yau ba gara mubari muga yanayin jikin nata zuwa gobe " 'Dan sosa qeya Hamut yayi yace " amm inaganin basemuntafi tareba nikad'ema zan'iya " Cikin d'an fusata Sarki Jabir yace " bashawara nanemaba karde har yanzu bakucanzaba wai nikam Hajiya kilishi wane abune yajefa rashin jituwa a tsakanin su kinqi sanar dani tuni amma zanyi maganin ku " Babu yadda suka'iya haka dole sukatafi suna fita Siyama tabud'e baya tashiga afusace Hamut yariqe murfin motar yace " ke mekike nufi ni driver kine ? dallah tashi kidawo gaba " Yatsina fuska Siyama tayi tace " au damakai akasin haka kad'auka hmmmm to kasakeyin tunani " Jin haka yasake fusata Hamut damqo hannunta yayi cikin zafin rai ganin yadda Hamut yadamqi hannunta yasata d'an razana sabida irin damqar dayayimata batawasa bace jin muryar d'aya daga cikin driver maimartaba yasa Hamut sakinta yajuyo cikin girmamawa yace " Allah ya taimakeka Yarima dama Maimartaba ne yace nakaiku gida kaida Gimbiya Siyama " Jinjina kai Hamut yayi sannan yakalli Siyama yayi qwafa yace " Allah yatemakeki da yau sena muje wannan mararkunyar bakin naki " Dalla mishi harara tayi tace " hmmm dad'in abinde ni nafiqarfin ayimin mazurai sabida nagama sanin komi " Juyowa Hamut yayi cikin zafin rai yashiga cikin motar yaja marfin yarufe yajawota jikinshi sosai yamatseta cikin fusata yace " wato kinsan komi ko ? to ai shikenan wanda yasan komi naka ay kenan babu wani shamaki a tsakaninku to barinaji adadin yaya girmanki yakai yanzu " Yana qarasa fad'in haka yad'aura hannun shi saman qirjinta wata irin qara Siyama tayi had'ida fad'in " nashiga uku idan kanayima girman Allah kayi haquri dan Allah kad'auke hannunka ajikina " Murmushin mugunta Hamut yayi yace " a she rashinkunyar taki qaramace daga yau idan kikasakeyimin rashin kunya senayimiki abinda yafi haka " Sakinta yayi yabud'e motar yafita cikin takaici Siyama tace " Allah ya isa mugu kawai " d'an dawowa yayi yace " me kikace " zaro ido tayi tace " mefa ni babu abinda nace " murmushi yasaki yace " hmmm kimace kuma kiyi sauri kifito muje " d'an tsaki Siyama tayi tace " aykuma wallahi baka'isa kadinga kafamin dokaba badan Maimartaba ne yaceba kai harkama isa " tanafad'in hakanne a lokacin data tabbatar tafito daga cikin motar qwafa Hamut yayi yajinjina kai yace " zanriqekine yarinya " daga haka sukanufi d'aya dagacikin motocin dasu Maimartaba sukazo sukashiga A cikin asibitin kuwa bayan fitar su Siyama kaka tadubi Hajiya kilishi tace " sanar dani dalilin rashin jituwarsu sabida banaso nayimusu hukunci da kah " Jin haka yasa Hajiya kilishi cewa " a shekarun baya lokacin Hassan befi 14 years ba itakuma Siyama 13 dawasu watanni Hassan yashiga bedroom d'ina daniyyar zai shiga toilet yayi wanka sabida nasu Hussain yashiga shikuma Hassan yanayin sauri yanashiga yanufi toilet nikuma a lokacin nafita sannan adede lokacin Siyama tanaciki kumabatarufe toilet d'in ba yanashiga yayi ido hudu da Siyama tanayin wanka ganin hakan yasa Hassan fitowa dasauri a wannan ranar Siyama ko abinci bataciba sabida takaici dukda kuwa Hassan yabata haquri taki haqura dukda irin lallashin danayimata amma besa Siyama tahuceba taita uban kuka bayanwasu lokaci tad'anama Hassan tarko yanacikin yin wanka tashiga kallon shi tayi sosai tace " narama shikenan one one " Hakan yasaka Hassan yimata duka bayan yafito daga wankan shikenan tundaga nan rashin jituwa yashiga tsakanin su " Dariya kaka ta bushe da'ita tace " Lalle kuwa wani yaga tsiraicinka hakan akwai ciwo toko lalle Hamut yakusa yaqara aure sabida kuwa babu wanda Siyama tadace dashi se Hamut " Please Dan Allah kuyi haquri jiya banida data ne fatan alkairi ga kowa 🤝🏻😊💖 Mameen Zarah & Sudees ce 🤝🏻😊[ [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 71 & 72* *T* amke fuska Sarki Jabir yayi sannan yace " aiko yazama dole yasaketa zankirashi bade mu zainunama iyakarmuba zansakashi yasauke wannan hayaqin dake kanshi " Yana gama fad'in haka yabar parlour cikin 'bacin rai part d'in kaka yanufa zaune yasameta ana yimata matsar qafa ganin shigowar Sarki Jabir yasa hadimar fita daga part d'in zama Sarki Jabir yayi cikin girmamawa yace " Allah yaqaramiki lafiya Allah ya yafemiki kurakuranki Allah yacika zuciyar ki dafarinciki duniya da lahira Allah yakaremin ke daga sharrin dukkan abin halinta nafili dana 'boye ya mahaifiyata " Murmushi kaka tashigayi sabida tanajin dad'in irin wannan addu'ar cikin sanyin rai tace " Amin yakai d'ana Allah yayimaka albarka Allah yacika zuciyar ka da hasken muslinci Allah yakad'e maka dukkan fituna da dukkan sharri Allah ya albarkaci zuri'ar ka Allah karyabarka da iyawarka Allah karyabarka da kanka dede da qiftawar ido dama akan maganar auran Siyama da Hamut ne nagama yanke shawara kuma nakira mahaifinta yacemin muyi duk yadda mukayi dede ne shine nace bari nasanar dakai amma banaso Hamut da Siyama susan da wannan zancan haddama ita kanta Hamidat d'in sabida banason tsegumi har se an d'aura auran kafin kowa yasani " Jinjina kai Sarki Jabir yayi yace " duk abinda kikace Hajiya hakan za'ayi amma tayaya za'a iya 'boye musu tunda yazama dole sesunga shagalin biki kuma basusan nawayeba yaya zamuyi Hajiya ? " Dubanshi tasakeyi sosai sannan tace " banaji kasaka a shirya wani shagaliba wanda babu gayra babu dalili shikenan se yakoma shagalin biki " 'Dan zaro ido Sarki Jabir yayi yace " to amma Hajiya dukafa kwanaki 2 sukarage zuwa lokacin har za'agama tsara komi ? " Ayanzu kam cikin d'an fushi kaka tace " koda a yau nace inason ayishi kenan baze yiwuba ? tashi kabani guri " ganin yadda kaka tad'an fusata yasa Sarki Jabir saurin cewa " Allah yahuci zuciyar ki za'ayi yanda kikace nabarki lafiya " Miqewa yayi yafita Hamut zaune saman cushion d'in parlour shi hannun shi riqe da waya yatsuramata ido number Hammat ce yake kallo tunanin kiranshi yakeyi to amma yanaso yayi fushi dashi dan yanunamishi cewa abinda yayi badede bane amma yanajin bazai iya hakan ba kwana 1 kawai har yafarajin babu dad'i miqewa tsaye yayi afili yace " nima yakamata nakoma bakin aykina konasamu sassaucin damuwa " Adede lokacin Hamidat tashigo taci wani uban ado sebaza kamshi takeyi cikin kissa ta'isa gareshi babu zato yaji tarungume shi cikin karyayyar murya had'ida shagwa'ba tace " please my D dan Allah kamanta komi wallahi nayi nadamar abinda duk na aykata kumafa ni badason raina duk nayi hakan ba ni inada karfin shi'awa kuma nayi zaton bazaka warkeba kamar yadda doctor yace dan ........" Kafi taqarasa yatureta afusace yace " har abada babu wata alaqa dani dake kamar yadda nabar nonon uwata kema haka nabarki har abada wani lokaci kawai nike jira nakauda ganina daga kanki butulu kawai marar alqawari " Yana kaiwanan yabar parlour cikin 'bacinrai Tunda Sarki Jabir yabar gurin kaka yaje yasanar da Hajiya kilishi tayi al'ajabin hakan dan kam yayi wuri sosai to amma yaya suka iya tundaga wannan lokacin akashiga yin shirye shirye abinka da gidan sarauta akwai kud'i akwai mulki kuma akwai ikon sakawa ayi a lokacin da duk akeso Hanan zaune a parlour duk damuwa ta isheta rashin magana ay mugun abune adede lokacin Hamut yashigo zama yayi d'an nesa da ita yadubeta cikin tausayawa yace " sannu Hanan yaya jikin " jinjina kai kawai tayi alamar dasauqi cikin damuwa yace " Hanan inaso kinatsu sosai a wannan ranar babu wanda yashigo wanda kike jin bakiyarda dashi ba ? " girgiza kai Hanan tayi ajiyar zuciya Hamut yasauke yasake cewa " to akwai Wanda yabaki wani abu ko yaya yake kituna " 'Dago kai Hanan tayi sabida tatuna kayan da Hajiya Fulani takawo mata adede lokacin kuma Siyama tafito daga bedroom Mameen Zarah & Sudees ce Please comment please please [8/19, 5:55 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 69 & 70* *S* aurin d'agokai Sarki Jabir yayi cikin d'an jin shakka yace " amma Hajiya hakan bazaijawo matsalaba sabida fa babu jituwa tsakanin su hakan zai iyasa komi faruwa " Jan tsaki kaka tayi tace " sukashe kansu idan an had'asu " Cikin jin shakka Hajiya Fulani tace " amma Hajiya kwatakwata Hamut auran shi baiwani dad'e ba idan akace zesakeyin wani yanzu za ai tayin surutai ne " Wani irin mugun kallo kaka tawatsama Hajiya Fulani kafin kaka tayi magana Hajiya Fulani tayi saurin cewa " dan Allah Hajiya kiyi haquri idan maganar danayi ta'batamiki rai " " ai dama kinsan zata'batamin rai kikayita daga yau idan kikasakeyimin haka zanyimugun 'bata ranki aure kuma seyayishi da Siyama kuma kokin manta dacewa ita Hamidat d'in nice nahaifi uban ta ? dan haka babu ruwan kowa duk wani maiyin surutai yazo gabana yayi kinji uwar iya " Haka kaka taitayin mita washegari sewajan 3 sannan Hanan tafarka Ammi da Siyama ne kawai cikin d'akin jin yadda Hanan keyin mutsumutsu yasa Ammi saurin qarasowa bakin gadon kamo hannunta Ammi tayi cikin sanyin murya tace " bud'e idonki Hanan nice Ammin ki Hussain bayanan kuma bazaizoba bakuma zakikoma gareshiba kinji " Bud'e idonta Hanan tashigayi ahankali tasaukesu kan Ammi nannauyar ajiyar zuciya Hanan tasauke murmushi Ammi tasakar mata qarasowa Siyama tayi cikin farinciki tasumbaci goshin Hanan tasakar mata murmushi had'ida cemata " Hanan yajikin sannu kinji Allah yasa kaffarane " Qoqarin miqewa tashigayi tananuna toilet kamata Siyama tayi takaita bayantafito Ammi dakanta tabata abinci babu jimawa su Sarki Jabir suka iso doctor yabasu sallama sukakoma gida part d'in Ammi akawuce da Hanan cikin bedroom d'in Siyama Siyaman tashiga da Hanan itakuma Ammi tanufi part d'in Sarki Jabir kusan tare sukashiga juyowa yayi cikin mamaki yace " ah lafiya kuwa Hajiya kilishi ? " Jinjina kai tayi cikin d'an damuwa taqarasa hannun shi takamo tasakacikin nata cikin matuqar damuwa tace " dan Allah Maimartaba kajanye zancen maida Hanan cikin asalinta rabuwa da Hanan tamkar rabuwa da farinciki nane dan Allah " Dubanta Sarki Jabir yayi sosai sannan yace " kisani koda Hanan tabar cikin wannan masarautar tofa kuna tare Hanan bazata barkiba kamar yadda kema bazakibar Hanan ba ni kimar Hanan da darajarta nikeso nafito da ita bawai rabaku nikesonyiba zanjira taqara warwarewa " Cikin yanayi marar dad'i Ammi tasakecewa " to yaya zamuyi da igiyar Auran Hussain dake kanta ? " Mameen Zarah & Sudees ce 👌🏻😊 *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 73 & 74* *G* anin Hamut a parlour yasata sakin dogon tsaki qarasowa tayi tazauna tadubeshi tayatsina fuska tace " hmmm wanide ya iya aikata rashin lissafi amma yadinga nunama mutane shi d'in me cikakken hankali ne to kam magani " Jin maganganun da Siyama keyi yasa Hamut jan qwafa yamiqe yadubi Hanan yasaki murmushi yace " Hanan zanje zuwa anjima zan dawo kiyi tunani da kyau seki sanar dani zuwa anjima sabida ayanzu bazanji dad'in zama anan ba kinsan zamada mahaukaci se dole ko banza kasha duka idan kuma yasamu sa'a yacijeka tofa kaima kamuwa zakayi da haukan kinga kuwa garanabar gurin ko qanwata " Duban Siyama Hanan tayi sabida tasan Hamut da ita yake dariya abin yabata sosai Hanan takeyin dariya sede sautin ta bayafita rabon dataji irin wannan dariyar tun sunatare da Ansar wato qanin su Hamut cikin fusata Siyama tamiqe tasha gaban Hamut amasife tace " kenan kananufin ni mahaukacciyace ko to yau sekagayamin inda nata'bayin hauka ko nanunamaka qirqirarre yanzu k....." Jin muryar Ammi yasaka Siyama yin shiru dubansu Ammi tayi tace " to kaji zakufara fad'an nakune ? kai nikam kilishi Allah yanunamin qarshen wannan fituna naku kai Hassan kaine babba amma kake biye mata ko ? " Jin abinda Ammi kefad'a yasa Hamut fita daga part d'in bayan fitan Hamut Ammi tadubi Siyama tace " Siyama kinsan akwai wani shagali daza'a gudanar nanda kwanaki 2 a cikin masarautar nan kuma za'a had'ane da shagalin murnar kammala karatun ki dakuma bikin bud'e hospital d'in ki dan haka inaso ki gayyato duk wata qawa taki sannan na d'akko me gyaran jiki zata gyaramin ke kifito fes kamar amarya sannan zan shiryamiki kaya tamkar lefe irin na qayatacciyar amarya me cikken gata amma inaneman abu 1 agunki duk abinda zakiga nayi anan gaba to banason tambaya sabida nariga nasanar dake komi a yanzu ki d'auki duk wani abunda kike buqata kikoma part d'in Hajiya dazama sabida a can za ayi miki gyaran jikin " Jin maganar komawa part d'in kaka yasa Siyama d'an zaro ido kafin tayi magana Ammi tadakatar da ita dafad'in " karkice komi ki lalla'bata kurabu lafiya tashi kije " Komawa bedroom tayi da shiryawa tayi matuqar farincikin wannan shagalin amma zuwa part d'in kaka yasakata cikin mutuwar jiki tasan dekam zatasha masifa ne bayan tafiyar Siyama Ammi tazauna kusada Hanan jawota tayi takwanta dakanta saman cinyar ta shafa gashinta Ammi tashigayi cikin tausayawa da lallashi Ammi tafara dacewa " Hanan kiyi haquri abisa tauye miki haqqi damukayi wajan aura miki Hussain tabbas bamusan zecutar dakeba munyi zaton zai bar komi ashe bahakabane damunsani dabamuyi wannan had'in ba amma yanzu babu mai mayar dake hannun shi banama tunanin zakisake ganin shi sabida tun a jiyan yabar qasar yakoma bakin aykinshi kimanta dashi kinji Hanan zakisake shiga cikin wata sabuwar rayuwa wadda tafi wacce kike ciki a yanzu nashi kije ki kwanta kihuta sabida doctor yace kidinga samun hutu " Cikin sanyin jiki Hanan tamiqe tanufi bedroom zuciyar ta cike da tambayoyi bin bayanta Ammi tayi da kallo miqewa itama tayi tafita part d'in Maimartaba tasake komawa a wannan lokacin riqe yake da waya sefaman juyata yakeyi kallon shi sosai Ammi tayi kafin tace " hmmmm kiranshi kakesonyi ko ? inagayamaka kabarshi dan Allah muma mununamishi cewa zamu'iya mantawa dashi kamar yadda shima yamanta damu yatafi ayanzu de baya cikin Nigeria balle kafita kaje kadawo dashi dukda cewa kasaba binshi har wata qasar kadawo dashi to ayanzu inaso karabu dashi dan Allah watarana dakanshi zedawo da qafafunshi " Ajiyar zuciya Sarki Jabir yasauke yace " hakane kilishi amma kinsan dolene nadamu ke kanki kinsan yadda nikeson Hussain bana iya jurar fushi daga gareshi " " haka nima bana'iya jurar damuwa daga zuciyar Hassan tunda nayi haquri najure a lokacin dayasamu lalura to kaima yazama dole kajure Hussain shine ya batamana bamune muka 'batamishi ba " Tsayin lokaci suna tattaunawa akan hakan to bari muga shi Hammat d'in wace wainar yake toyawa Turkiyya Jirginsu yanasauka a filin sauka datashin jiragen sama na Istanbul akazo d'aukarshi sabida ansan dazuwanshi kimanin motoci 6 ne sukazo d'aukarshi ko wanne da kakin soja irin nashi saramai sukashigayi kafin akabud'e me mota yashiga fuskarnan a matuqar tamke sun d'anyi tafiya mai tsawo kafin suka isa wani kyakkyawan bene mai hawa 8 gidane wanda yaji komi namore rayuwa yana fitowa yashiga ciki kai tsaye shiga cikin Lenten yayi tasadashi da hawa na 6 tana tsayawa yafito nufar wata qofa me glass yayi password yashigar kafin qofar tabud'e yanashiga wani katafaran picture ne cikin wani qayatatten glass nashine shida Hamut kallon picture d'in yayi sosai yace " bro na kenan zanyi kewarka natsayin lokaci " Daga haka yabud'e bedroom yashiga toilet yafad'a alamu sunnuna ayanzu de Hammat bashida damuwa Nigeria Hidima takankama sosai cikin masarauta idan ka kalli Siyama hmmmm sekaqara kallonta sabida yadda taqarayin masifar kyau to dama akwai abun wato kyau a 'bangaran Hamut kuwa Sarki Jabir yakirashi babu 'bata lokaci ya amsa kiran Maimartaba gaidashi yayi cikin girmamawa sannan yazauna bayan Hamut yazauna Sarki Jabir yayi d'an jim nawasu lokuta kafin yafara dacewa " Hassan a yanzu idan nace kabiyamawani sadakin aure dede da yadda zaka'iya biyama kanka zaka'iya ? sannan zaka'iya amsar mawani aure ba matsayin waliyi nike nufiba ina nufin kazama kamar matsayin ango komi da ango yakeyi kaima kayi kama daga yanayin shiga harma dasauran abubuwan Hassan nasan kanada biyayya to inaso kayimin biyayya akan wannan zuwa gode za ayi wani d'aurin aure a cikin masarautar nan hakan nikeso kayi akwai kaya namusamman dazakayi amfani dasu yanzu inaso kabada sadakin " Sosai zuciyar Hamut tashiga rud'ani kanshi ya d'aure amma yakasa fahimtar komi bin umarnin Maimartaba yayi sannan yamiqe yafita WASHEGARI tun dawuri baqi sukafara hallara cikin masarautar Siyama kuwa tuni akashiga tsaramata shiri shiko Hamut yana cikin bedroom yafito wanka yanashafa maya mayan shi zuciyar shi cike take da tambayoyi amma babu mai bashi amsa ahaka har yagama shiryawa kya gaskiya Hamut yayi mugun kyau yau kam yake ango tunda ko a auran Hamidat baiyi irin wannan shigarba sede yaqare a asibiti yana fitowa daga bedroom kamshin turarukan shi suka daki hancin Hamidat juyowa tayi ganin irin shigar dayayi yasata saurin miqewa nufoshi tayi cikin mamaki tace " D wannan irin shiga haka inazaka ? " tsaki Hamut yaja yace " au bakisan aure zanyiba yau ? " Zaro ido Hamidat tayi cikin rud'ewa tace " au shiyasa naga an shirya sama ansaka komi sabo to wallahi baka'isaba hakan baze yuwuba kwata kwata aurena da kai wata nawane dahar zakayimin kishiya lalle kanaso nanunamaka hauka " Tsaki Hamut yasake saki dukda maganar saka komi sabo a sama ta d'auremai kai amma se yace " au wai ke kina tunanin ina daukarki a matsayin matata ne to ayko kimabari maganar nunamin hauka kuma ayni dama tuni nike kallon ki a shashasha " daga haka yasakai yafita abinshi yau asabar 27 February 2021 damisalin 02:30 amsakuwar masallacin dake cikin masarautar tadauka dafad'in masha Allah a yau an d'aura auran Hassan Jabir Hassan da Siyama Aminu bashir Allah yabasu zaman lafiya Allah yabasu zuri'a d'ayyuba " Hamut dake cikin masallacin ya zaro ido yakasa motsawa daga inda yake itako Siyama dake zaune cikin parlour Ammi tareda qawayenta tayi saurin miqewa cikin tashin hankali Mameen Zarah & Sudees ce 😊👍🏻👌🏻💖 *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 75 & 76* *D* aya daga cikin qawayen tana tadubeta tarangad'a gud'a tace " hmmm Siyama kenan ai dama ni wallahi jikina yabani cewa aure zakiyi shine kiketa wani 'boyemana to ay yanzu gashi mungani ammafa gaskiya kin mori miji " Jin wannan maganganun da qawar tata keyi yasa Siyama qoqarin seseta kanta murmushin dole taqaqalo sannan tace " dama ina sone nayimuku bazata ina d'an zuwa " Nufar bedroom d'in Ammi tayi takuwayi sa'a Ammi tanaciki yadda Ammi taga Siyama yasata saurin cewa " banaso kice komi sabida komi dakika gani yin Allah ne mu bamu isa muyi abinda Allah baiyiba kisa a ranki cewa Hassan shine miji mafi alkairi agare ki kiyi haquri Siyama ban 'boyemiki dan nacutar dake ba sedan bin umarnin Hajiya sabida ita tazartar dakomi hatta shi ma Hassan d'in bai san komiba shima a yau zai san auran ku akeyi Siyama banayin baqinciki akan wannan had'in naku sema tsananin farinciki danikeyi Allah yasa karkubani kunya akan tarbiyyar dana baku keda Hassan Allah yasa karkuyi watsi da ita kamar yadda Hussain yayi Allah yamuku albarka Allah yasanyama auran ku albarka s........ " Kafin taqarasa Hamut yashigo cikin tashin hankali babu zato ya bangajeta cikin sauri tajuyo batayi tsammaniba tafad'a saman qirjin shi kamshin turaran jikinsu yabigi hancin kowa saurin yunqurawa Siyama tayi cikin sauri tayi saurin komawa sabida d'an kunnanta dayamaqale jikin rigarshi shiko Hamut yakasa motsawa sabida yadda jikin shi yashiga canzawa rai 'bace Siyama tasaka hannu tasa'bule d'an kunnan tabarmishi shi a jikin kayanshi nannauyar ajiyar zuciya yasauke kafin yaja tsaki rai 'bace yace " wannan wane irin sha shancine ? sekace baki gani kauka kawai " Afusace Siyama tabud'e baki zatayi magana Ammi tace " Siyama rabudashi karkimanta matsayin shi agareki yanzu kai kuma kar nasakejin irin wannan maganar karfa kumanta yanzu ba dah bane nizan fita sabida Hajiya tana nemana kai Hassan fita muje " Juyawa yayi jiki babu qarfi cikin zuciyar shi yashiga nanatawa " ni Hamut mijin Siyama hmmmm lalle kuwa Siyama zamugoge raini kenan dama inaneman hanyar dazan koyamiki hankali cikin sauqi sekuma gata tazo a sauqaqe hmmmm " murmushin mugunta yasaki sannan ya'idasa fita A cikin masarautar kuwa gulma da surutai a ka shigayi fakaitar ido Hajiya Hajara tayi tashiga part d'in Hamut d'in zaune tasamu Hamidat da mahaifiyar ta se Aunty ta zama tayi cikin nuna jimami tace " Sannu Hajiya ashe kunsan da bikin " Cikin 'bacin rai mahaifiyar Hamidat tace " inafa se a yau shi kuma mahaifinta yasani amma yarufemin to ko zasugani tun yanzu ace anyima Hamidat kishiya dame tarageshi me Siyama takedashi wanda Hamidat batadashi a yanzu de sunriga da sun shammaceni anyi aure to zanga yadda zasu zauna cikin natsuwa " Wani farinciki Hajiya hajara taji cikin zuciyar ta zugata tashigayi natsayin lokaci sannan takoma part d'in ta kiran Jakadiya tayi sukahad'u hadda Hajiya Mariya duban Jakadiya Hajiya hajara tayi tace " Jakadiya wani abu mukeso kiyi mana " zaro ido Jakadiya tayi tace " nifa inajin tsoro har yanzufa bamufita a wannan tarkonba danma Hammat bayanan shiyasa abun yazoda sauqi baqarmin dad'i najiba da yakoma bakin ayki " 'Dan tsaki Hajiya Mariya tayi sannan tace " wannan mai sauqine wannan farin kyallan daza'a shinfid'a saman bed d'in Amarya wato Siyama toshi mukeso kisato mana a asubar gobe seki shinfid'a wani kikawo mana me jinin munaso aga babu komi jikin kyallan " sosai Jakadiya tasake zaro ido Mameen Zarah & Sudees ce 🤝🏻😊 [8/19, 5:56 AM] Aunty Fauza: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* *PG 77 & 78* *T* ace " nashiga Uku ranki yadade tayaya zan iya yin hakan to wallahi kai waccan gubar yafimin sauqi akan wannan bafani kad'e zanje d'akko kyallen ba " Wani tsakin Hajiya Mariya tasake saki cikin fad'a tace " ay munada kud'in dazamu iya siyesu duka dan haka zamu iya siyesu ke de kuyi abinda mukace kawai ammafa kar sunanmu yashiga ciki tashi kije " Cikin sanyin jiki Jakadiya tamiqe tafita Hamut zaune a gefan Sarki Jabir yashiga yimai nasiha kamar haka " Hassan nasan zakaji wani abu daban haka sabida babu zato kaji batun aure Hajiya ce tayanke wannan hukuncin kumani yayi min dad'i sosai sabida inaji a rai cewa Allah ne yayi maka musanya da Siyama akan Hamidat in sha Allah ita alkairi ce agare ka inaso kad'auka tamkar akwai soyayya a tsakanin ku sabida mu gatane mukayi maka babba sannan akwai wani abu wanda zanja hankalin ka akai kasande yadda al'adar cikin masarautar nan take ko ? ta shinfid'a wannan farin Kayllan to inaso kadaure kayi abinda yadace karkusa muji kunya ina alfahari da wannan biyayyar taka tashi kaje kashirya komi na tarbar amarya " Sosai Hamut yaji zuciyar shi tajagule cikin sanyin murya yace " Amma ranka shidad'e wannan abun fa ba addini bane kuma shi wannan abun yanabuqatar shirri maiyasa baza'a denashiba Abiy ? " Ajiyar zuciyar Sarki Jabir yasauke sannan yace " inda za'a denayin shi to tabbas dasenafika yin farinciki matsalar daga Hajiya ne tashi kaje Allah yayi muku albarka " Jiki babu qarfi Hamut yafita part d'in shi yakoma ganin mahaifiyar Hamidat yasashi tsayawa cikin girmamawa ya gaidaka yatsina fuska tayi ta amsa a daqile nufar hanyar saman yayi cikin sauri Hamidat tadakatar dashi dafad'in " dakata Hamut idan akwai wacce ta tsan tsanta tazauna a saman nan to nice dan haka yazama dole a canza tsari matsayina yafi qarfin haka " d'an juyowa Hamut yayi yadubeta yace " hmmm ashe haka kika d'auka ? to amma inaga kin manta banbancin rufaffen abinci mai zafi da bud'add'e wanda yahuce Siyama zabi gareta har tana qonani a dukkan sassan jikina musamman zuciya ta kyakkyawan wasan dazan buga zefiyin kyau a can kinga kenan Siyama ce tadace a can sabida ita basaura bace ni kad'e keda ita har abada " Yanagama fad'in haka ya juya yahaye saman cikin takun shi na isa yake haura matakalar benan juyawa Hamidat tayi cikin 'bacin rai takoma gun mahaifiyar ta fad'awa tayi a jikin ta tasaki kuka cikin 'bacin rai tashiga lallashinta had'ida fad'in " Hamidat kibar kukan nan nasan yadda zanyi kinga waccan Hajiyar wato kakarku duk itace da wannan munafurcin amma zanyi maganin kowa kwantar da hankalin ki kinji " jin kalaman mahaifiyar ta yasatajin dad'i amma cikin zuciyar ta kalaman Hamut ne keyimata yawo tasan tabbas yayi mugun cin zarafinta Misalin 05:30 aka shirya kai amarya Ammi tayima Siyama nasiha sosai bayan haka Sarki Jabir ma yayi mata sannan mahaifinta a wannan ranar tayi kewar mahaifiyata sosai tasan da tananan itama datayimata nasiha wajan kai Siyama part d'in Hamut hadda su Hajiya Mariya dan suga qwam da Hajiya Fulani uwa uba harda kaka sosai wajan Siyama yayi mugun had'uwa duk da cewa cikin qaramin lokaci akashirya komi duban kowa kaka tayi tace " to ai se atafi ko damasu ganin qwam damasu zuwa dan Allah to aje mungode Siyama da Hassan sede ta Allah ehe nan kusa zan sake ganin wasu Hassan da Hussain d'in amma banda mai irin halin Hussain " Haka kaka ta tarkata kowa yazama se Siyama kawai babu jimawa Jakadiya tashiga gaisuwa tafara kaiwa " Allah ya taimakeki Gimbiya Siyama matar Yarima mai jiran gado Allah yasanyawa wannan aure albarka Allah yabaku Hassan da Hussain a wannan daran ranki shidad'e zan shinfid'a kyallan al'adar masarauta Allah yasa muga abinda akeson gani g........ " Dakatar da ita Siyama tayi dafad'in " ya isa haka Jakadiya kiyi abinda yakawoki kifita " jin haka yasa Jakadiya saurin miqewa tashinfid'a sannan tafita miqewa Siyama tayi tadubi saman bed d'in afili tace " hmmmm nice yau zan kwanta a bed d'aya da Hamut kumama wai har a......" Kasa qarasawa tayi ta rumtse ido ta tana jinjina yiyiwar abun Mameen Zarah & Sudees ce [8/19, 5:56 AM] Aunty Fauza: [8/8, 10:03 PM] Aunty Fauzah Yar Amanah😍: *⚜️MUSAYAR RUHI⚜️* *NA* *NPEEDY A AJI* _(MARMIY ZARAH CE)_ ```LITATTAFAN MARUBUCIYAR SUNE``` *1. NAYI RAYUWA DASHI* *2. SANADIN ACCIDENT* *3. SAKAYYAR CUTA* *4. RUFAFFIYAR ZUCIYA* *5. MUGUN SARTSE* *6. FURUCI....* *7. JUYI BIYU* *8. HAYATUL MAHAYAT* AND NOW ```MUSAYAR RUHI``` *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼* *🇦SSOCIATION🤝🏻* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* [8/9, 1:20 AM] Aunty Fauzah Yar Amanah😍: PG 79 & 80 Tsayin lokaci Siyama tad'auka tanayin wannan tunanin jin sallamar Hamut yasata dawowa cikin hankalin ta ajiye ledojin hannun shi yayi yacire babbar rigarshi ya aje saman bed itako Siyama se a lokacin tafarajin wani irin bugun zuciya kauda kanta tayi daga gareshi shiko dubanta yayi sosai kafin yayi magana Hamidat tabanko qofar tashigo ganin shigowar Hamidat yasa Hamut saurin janyo Siyama jikin shi sosai yarungumeta yana kissing wuyanta cikin wata irin murya yashiga cewa " Hayateey a yau ina matuqar farinciki da wannan ranar namatsu kizo a matuqar matse nike dake Hayateey a yau cinyeki zanyi kidaure karkiyimin kuka zan biki a hankali " Ganin Hamidat a tsaye takasa motsawa yasa Siyama sakar mata murmushi tana rungume a jikin shi shagwa'be murya Siyama tayi tashiga cewa " kar kadamu Habeetty na a yau komi kakeso zan baka sabida ina matuqar ji dakai na dad'e ina mafarkin wannan ranar ashe zan ganta gas...... " Kafin taqarasa Hamidat tadakamusu tsawa dafad'in " ya isa ya isa hakanan wannan wane irin iskancine ? agabana ko kunya ma bakuji hmmmm ke Siyama Wallahi senayi maganin ki tunda kika shiga gonata kai kuma Hamut inasonyin magana da kai " Sake matse Siyama yayi a jikin shi yace " Hayateey rabu da ita ni banmasan dacewa tanagunba sannan ke kinyarda inje yaufa ke kad'e kaidani " a yanzu kam Siyama tafahimci soyake ya quntatama Hamidat ko maiye dalilin shi oho tafad'i hakan cikin zuciyar ta tsinkayo muryar shi tayi yana fad'in " Hayateey kice wani abu mana " Cikin kissa tace " babu lokaci Habeetty taje taitajira har zuwa lokacin danaga dama kaji nihdey kacehh tah tafeeh dan Allah zatahh takuraminnhh dan Allah Habeetty na " Kafin Hamut yayi magana Hamidat tajuya afusace tabar bedroom d'in ganin tafita Siyama tafarayin qoqarin janye jikinta daga nashi kasawa tayi sabida ya matseta sosai cikin 'bacin rai tace " kai malam ai sekasamu damar sakina ko tundatatafi " 'Dan tsaki yaja yasaketa yace. " dama ai lalurace tasakani riqeki badan hakaba ke baki isa nakai hannuna jikin kiba " Sake fusata Siyama tayi tace " ai wallahi nice yakamata nafad'i haka sabida ni sabuwa nike fil kaifa sauran watane gaskiya nikam an cuceni da aka had'ani da sauran wata " Jin wannan kalmar tasaka Hamut jin 'bacin rai fiye da nada cikin 'bacin rai yace " Siyama kishiga hankalin ki dani idan bahakaba zakisha mamakina ammafa kisani duk abinda kike taqama dashi to nima ina taqama dashi amma akan wannan maganar zanyi miki uziri sabida bakisan komi ba " Yanagama fad'in haka yanufi toilet babu jimawa yadawo dubanta yayi yace " kitashi kiyo alwala idan kinga dama " ta'be baki tayi sannan tamiqe tanufi toilet d'in tad'an d'auki lokaci kafin tafito koda tafito yana tsaye saman abin sallar bin bayanshi tayi yatada sallar suna idarwa Siyama tamiqe takoma bakin bed tsayin lokaci yana rero addu'o'i kafin yamiqe yadubeta sosai yace " ga kayan tarbar amarya nan kamar yadda kowane ango yakeyi ina fatan kema zakiyi duk abinda Amarya keyi ? " Wani irin kallo tayi mishi kafin tace " idan ma kana nunanin ni ina d'aukar kaina a matsayin amarya to kayi kuskure sabida ni har abada bazan ta'ba d'aukarka a matsayin miji ba " Jinjina kai Hamut yayi yatunkarota sosai se dayazo gaf da ita har tana iya jiyo numfashin shi kafin yace " nine yakamata ince haka bakeba sabida ni senasaka kiji dole ma a qarqashina kike amma nifa babu yadda zakiyi dani amma zanyi miki tambaya 1 wannan farin gyallan yaya zakiyi dashi sabida qimarki za'a nuna anan zaki yarda anunata ko zaki qiya kizubdata ? " wannan yarage naki dan ni bamatsalatabace " Sosai maganganun Hamut sukasaka Siyama cikin rud'ani sabida tabbas tasan maganar shi gaskiya ce to amma batajin zata iya bashi kanta miqewa tayi cikin sauri jawota yayi tafad'a jikin shi yamatseta sosai cikin mugunta sannan yace " hmmmm kinanufin nima zan yarda muzama d'aya dakene ? ina bazan ta'bayin hakanba " yanagama fad'in haka yasaketa had'ida turata saman bed d'in yamiqe yanufi kitchen wuqa yad'akko yafito nufota yayi da wuqar ganin shi da wuqa kumagashi yatunkarota yasa Siyama tsorata saurin miqewa tayi cikin tsoro tafara ja baya binta yadingayi har takai jikin bango d'ago wuqar yayi ganin haka yasa Siyama rumtse ido tashiga cewa " Dan Allah kayi haquri karka kasheni naji nayarda kai miji nane " Murmushin mugunta Hamut yasaki sannan yace " Siyama qiyayyar danikeyimiki batakai hakaba bazan iya jimiki koda qaramin ciwoba amma natanadar miki hukunci namusamman " Yanaqarashe fad'ar hakan yajuyo hawa saman bed d'in yayi ya aje wuqar yanad'e hannun rigarshi can sama sannan yad'akko wuqar yada'ba makanshi dede dantsen hannun shi ayko jini yafara shatata saman wannan farin qyallan rumtse ido Hamut yayi sabida yadda wani irin mugun zafi yake shigar shi Siyama kuwa zaro ido tayi tanufeshi cikin sauri yadakatar da ita dafad'in " dakata karkisake kiqaraso gareni a yau naceci kimarki badan keba sedan Ammi na nayi hakanne sabida bazan iya aikata komi dakeba dan bakikai matsayin ba " Daga haka yamiqe yana dafe da hannun shi sabida mugun zugin dayakeyi yanufi toilet babu jimawa yafito yafita daga bedroom d'in baki d'aya bin kan bed d'in Siyama tayi da kallo sosai tsakiyar farin qyallan yajiqe da jini wata irin nannauyar ajiyar zuciya Siyama tasauke takasayin magana tunanin ta kuwa tsayawa yayi cik tsayin lokaci sannan Hamut yadawo sanye da jallabiyar bacci mai ruwan qasa dogon hannu gareta hakan yasa babu wanda zai iya ganin yankan hawa saman bed d'in yayi yakwanta daga gefe batare dayacema Siyama komiba Itako binshi kawai takeyi da kallo qugin da cikin ta keyi yasata tashi d'aukar ledar daya'aje mata tayi tashiga kitchen tahad'o abinda zataci sannan tadawo bayan tagama tashiga toilet tayi wanka tafito tayi shirin bacci itama saman bed d'in tahau ta kwanta nesa dashi sukabar qyallan a tsakiya Washegari Duk yadda Jakadiya zatayi wajan sace farin qyallan ya gagara hakanan akafito dashi gaban kowa aiko kafin kace mai cikin masarautar yad'auki murna da sautukan busa sarewa wani saban shagali akashigayi su Hajiya Mariya kuwa baqinciki har zuci kimanin 2 weeks aka d'auka ana shan shagali sabida yadda akayi bikin cikin gaggawa Turkiya Hammat zaune cikin office hannun shi riqe da waya yanajuyata zuwacan yamiqe yabugi saman table d'in gabanshi cikin 'bacin rai yace " wai mai Abiy yakenufi danine shida Ammi ? yau kimanin 2 Weeks amma babu wanda yakirani abun mamaki ma wai hadda Bro na kenan hakan yananufin sun manta dani kenan ' ina hakan bazai ta'ba yiyiwaba " Cikin zafin rai yashiga kiran wayar Sarki Jabir sedayayi kira yakai sau 3 kafin yad'aga tun kafin Hammat yace komi Sarki Jabir yace " Furuci d'aya tak nikeso kafurta min shine nasakin Hanan idan ba wannan ba to banason jin komi daga gareka " A wannan ranar akuma wannan lokacin sabida wannan furucin Hammat yaji wani irin bugu da zuciyar shi tayi wanda shi kanshi beyi tsammanin hakanba bekuma ta'bajin irin wannan bugun zuciyar ba kashe wayar yayi batare dayace komi ba komawa yayi yazauna yanasauke ajiyar zuciya afili yashiga furta " Hanan saki toma maiye idan nasaketa kay a a bazan iya yin hakan ba karnayima kaina wouta to amma ai basonta nikeyiba kenan Abiy da Ammi fushi sukayi dani kenan ? Idan kuwa hakane yazama dole nakoma Nigeria zancigama dazama da Hanan kodan nahuta tun yanzu nafara kasa bacci sabida tunanin wannan zumar ta Hanan komawa Nigeria yazama dole agareni Abiy na yana matuqar sona danabashi haquri zai yafemin yamayarmin da Hanan " Hmmmm Hammat kenan to bari mugani idan hakan zai yiwu ko kamakara ko akasin hakan zamugani Nigeria A safiyar yau ne Sarki Jabir yatara kowa cikin babban parlour shi ciki kuwa hadda Hajiya wato kaka bayan yabud'e taron da addu'a sannan yafara dacewa " Alhamdulillah a yau ne zansanar dakowa wanu 'boyayyan sirri wanda babu wanda yasanshi dagani se Hajiya kilishi yau kimanin 18 years kenan a yau inaso kowa yasani cewa Hanan ba marainiya bace tanada cikakken asali mai kyau wanda kowa zaiso yasameshi kuma yayi tinqaho dashi Hanan 'yace ga Sarki Mahamud Nuhu Wanda kekan kujerar sarautar nimon a cikin qasar Merlin Hajiya abinda zebaki mamaki anan shine Nuhu shine wannan yayan naki wanda ya'bata tun shekaru da dama Hanan satota akayi a ranar sunanta agabaro qasarta da ita wannan kad'an kenan Hajiya a lokacin da aka......" Kafin yaqarasa Hanan tamiqe cikin kidima da wani irin yanayi wanda ita kanta batasan wannene ba fad'uwa tayi asume kanta Ammi da kaka sukayi sunakiran sunanta Hanan Hanan Masha Allah Alhamdulillahi ala kulli halin a yau nakawo qarshen Book d'in musayar Ruheey book 1 semun had'u a na 2 amma kafin nan zan bud'e saban group iya masuyin comment sune zansaka koda mutun 2 ne inde zasuyi Comment yawadatar amma duk Wanda yasan yabiya kudin wannan book d'in tun kafin namayar dashi free to yayi min magana nasakashi cikin saban group sabida saukemishi haqqin shi kuma nima in sha Allah zangyara yawan typing nima kaina nasan yayi kad'an duk wacce tasan zatayi comment sosai a book 2 na Musayar Ruheey to tayimin magana anan ne zakuga asalin musayar Ruheey Nagode sosai masoyana Allah yabar zumunci ana tare 😊🤝🏻💖 Mameen Zarah & Sudees ce 🤝🏻