[8/10, 8:39 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken Banza_) _A Romantic Love story_ *Free Book 1* Page 1️⃣-2️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku" "Domin kuwa yana dauke ne wata iriyar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, taba zuciya inda wani shahararran me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa,wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma bawanda ta tsana duniya irin wannan mutumin, aha! shin yakuke ganin tafiyar zata kaya?..hmm!, Akwai rikici hadeda chakwakiya is a very Romantic love story fa hhhh! akwai shanawa sosai, so kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna masoyana. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ _KNT 6:30 PM SATURDAY_ """""'Yammace sakkali ta ranan asabar wanda yakasance lokaci na tsululun damuna, dan hakan akoda yaushe garin cikin hadari yake, kamar yanzuma wani irin gagarumin hadarin ne yahad'u agarin knt._ "Wato kwantagora kenan kwari makwanci rikici kwarin da ba ruwa yaci mutum lol.....aha kirarin garinmu kenan", dan karkuce ai yan garinmu" marikita ne, sannan harda cin muta ne" ake to ba haka bane ahaaa lol!._. "Dan haka sosai hadarin yake sake had'uwa, yana sake rikita garin matuka wanda yake kuma bazaranar bada ruwa ako da yaushe", Hakan yasa "kowa kagani sauri yake ya'isa gida dan kar ruwan ya'iskesa awaje", dan haka garin yarikice da hayaniya sosai musamman hayaniyar ababen hawa wato mashina da motoci. "Gudu kawai suke akan titi cikin saurin dan suga sun isa gidajansu dan kar ruwan yaduke su", haka nan suma masu tafiya da kafa sosai suke sauri dan suga sun isa gida, "harda masu had'awa da gudu duk dan suga sun isa gida batareda ruwan yasauko ba". Acikin masu tafiyar kafan ne na hango wata yarinya wacce baza akirata doguwa can ba, sannan kuma baza ace da'ita" gajera ba tana dai tsaka tsaki, sanye takeda nikaq irin wanda baka iya ganin koda kwar idon mutum, da dogon hijab baki da yasauka har 'kasa yarufe kafarta dayake sanye da safa baka, da takalmin roba me kyau fari da baki. Dan hakan yasa babu abinda zaka iya gani ajikinta, kasan cewar hatta da hannunta data fito dashi tacikin aljihun hijab din duk sanye suke cikin safa, kallo d'aya zakai mata kagane cikin biyu dole zata kasance daya daga ciki wato ko dai d'alibar islamiyya ko kuma malama, kuma gadukkan alama daga islamiyyar tafito zata gida. "Tafiya take ahankali cike da tsanani nutsuwa da kamala me matukar daukan hankali, tafiya take tamkar batason taka 'kasa wanda idan ka kalleta sai karantse tafiyace tashiga d'aki bata zuwa gida ba, da alama hadarin bai dameta ba kuma ga dukkan alamu bata'ki ace ruwan yasauko ba, to amma kuma itama wai saurin take ta'isa gidansu, kamar yanda mutane keyi dan kar runwa ya'isketa ahanya shine take tafiya kamar bataso. "Ahankali ta tsaya bakin titi cikin kamala domin ta tsallaka, cike da nutsuwa tafara waigawa gefen hagunta wanda tanan ababan hawan sukafi yawa, sannan ta waiga damanta inda taga wata tsohuwa rikeda sanda da kwano ahannunta, alamar dai almajirace ta taso daga gurin bara kuma itama tsallaka titin zatayi, saidai jikinta sai rawa yakeyi idan tayi yinkurin tsallakawa sai ta dawo da gudu saboda ganin yanda ababan hawan suketa gudu sosai akan titin, "Ko kad'an babu alamar zasu dakata ta tallaka ga yamma tayi gakuma hadarin sai sake had'uwa yake, dan haka tayi tsaye jikinta sai aikin rawa yake. Hakan yasa wannan yarinyar tamatsa kusa da'ita tareda dafa kafad'arta, ahankali cikin wata irin murya me dad'in sauti tace iya kema tsallakawar zaki?....da sauri cikin rawar murya tace "e...hhh! "yar nan, dan Allah taimaka mun ki tsallakar dani kinga yamma kuma idan duhu yayi bana gani sosai gashi hadari yarikice gari, idan har ruwan nan yadake ni kuma zazza'bi zanyi kinji?... tace to ki kwantar da hankalinki" yanzu zamu tsallaka insha'allah! sai kin kai gidanki cikin d'akin ki" sannan ruwan nan zaya sauko da izinin Allah kinji?...tace to "yar nan Allah yasa hakan, to ameen iya bari mu tsallaka. "Rufe bakinta yayi daidai da lokacin da ababan hawan suka d'an tsagaita, hakan yasa takamata suka hau kan titin danufin su tsallaka, saidai suna kai tsakiyar titin sai tsohuwar tazube kasa yayinda jikinta yadauki wani irin kyarma cike da tsoro, sakamakon zaninta da yatad'eta hakan ne yasata tafaduwa bashiri cikin sauri yarinyar nan tabita tareda rikota, tana fadin Subhallahi! sannun iya" kiyi ahankali kinji?... yauwa sannu yar nan, iya ina fatadai bakijin ciwa ba?...da sauri ta amsa da a ah "yarnan banji ciwon komai ba, kedai kamani kid'agani mubar titin nan kar wani abin yasame mu, ina nufin kar mota ko mashi su bigemu "su wuce kuma sai kiga baza'ai komai ba. Tunda kinsan shi talaka baya abakin komai musamman agurin wasu masu kudin, ko kad'an basa tausayin talaka arayuwar su" sai kace sune sukai kansu atalauci sukuma sukai kansu amasu kudi, sai suyi tafaman kyamar talaka. "Cikin wani irin murya me nuna rashin jin dad'in hakan dayake kasan cewa tsakanin talaka da me kudi, tace haka ne iya" saidai kuma sun kyamaci talaka abanza tunda bashi yai kansa matalauci ba, kuma bazaya ta'ba dauwama atalaucin ba sannan kudin dasuke takama dasu Allah yagadama yabasu bawai wayonsu bane ko dabararsu bane yabasu, sannan suma bazasu ta'ba dauwama da kudin ba domin yana iya amsa daga garesun yaba "wani wannan duk cikin ikonsa ne. Idan kuma har "yabarsu dashi to karsu" manta "mutuwa tana nan zuwa agaresu komai dad'ewa zata daukesu, batareda sun tafi da ko sisi ba ko?..."tace kwarai kuwa yar nan wannan magana taki haka take tace yauwa iya" to kin gani, dan haka kar ki damu babu abinda zaya same mu" da izinin ubangiji lafiya lau zamu tsallaka titin nan, batareda ko kwarzane yasamu jikin mu ba takarashe fadi tareda kokarin d'agata ta tashi. "To kuma adai-dai wannan lokacin ne, wasu jerin gwanon dalla-dallan motoci na zamani sukaci wani uban birki ajejjere, wanda kad'an yarage basu bugi junaba wanda inda hakan yakasance kuwa, to dako ba karamin barna za'aiba tayanda ko wace mota zata samu mugun rauni, gashi ko kallo daya zakai motocin nan kagane tsadaddun gaske ne. Domin kuwa akalla kowace daya kudinta zayakai naira miliyan dari da wani abu, yayinda zasunkai guda goma saidai mota ta biyu duk tafisu kyau da tsada domin kuwa royl roys ce wacce kudinta naira miliyan dari biyu da hamsin ne. "Agaskiya motocin sun amsa sunasu motoci sun kuma ci kudinsu domin kuwa sunada matukar kyau da daukar hankali, musamman dasuka kasance kalar daukar ido wato baki sai sheki sukeyi suna daukar idon me kallonsu, ga lambar su me kyau da sha'awa wadda aka rubuta da manyan harufa kamar haka *T R TAFIDA 01* har zuwa *T R TAFIDA 07*, yayinda sauran ukun kuma lambarsu daban. "Kai daganin motocin zakasan cewa kodai wasu shahararran kusashin acikin gwamnati ne aciki, ko kuma wasu hamshakan yan kasuwa ne aciki wanda yasuka amsa sunansu yan kasuwa, irin wanda ake damawa dasu acikin harkar kasuwanci na yau da kullum. Aiko dai hakan ne domin kuwa cin birkin da motocin sukai ne, yasa acikin motar nan tabiyu wacci tafi sauran tsada wani hamshakin matashin d'an kasuwa ne, zaune akujerar baya ahankali yad'ago dakai daga karatun jaridar daily trust din dayake, "aikam take kyakkawar fuskarsa ta bayyana me cike kwarjini da haiba wacce ke dauke da dogon hanci da d'an karamin bakinsa da yaketa tsotsa tamkar yana tsotsan minti, tareda zagayayyan sajansa daya kwanta luffff!, had'eda d'an gemunsa da yawancin samarin yanzu suke yayin bari saboda passion. Duk dacewa fuskar babu fara'a hakan bai hana bayyana cewa shidin kyakkawa ne ba ajin farko, shidin ba fari bane sannan kuma ba baki bane wul wato dai irin kalar nance me matukar tsada wato chocolate color, irin me shaini din nan ne me matukar kyau datsari atakaice dai yanayin fatar nashi tamkar irin mutanan nan dasuka kasance ruwa biyu, wani abin mamaki kuma shine gashin kanshi acukurkude tamkar na fulani sai sheki takeyi alamar tanasamun gyara, to saidai kuma ba abin mamaki bane domin kuwa idan ka kalleshi da kyau yana matukar kama da irin fulanin nan da'ake kirada sullu'bawa, masu su'bul da abin wani lol. "Sanye yakeda wani irin royal blue yadi me tsananin kyau wanda ko ba'a fad'a makaba kasan tsadadde ne, sai akai mashi dinkin zamani irin wanda akema ratsi dawani color yadi, dan haka nashi sai aka ratsa yellow yadi hakan yasa dinkin yai matukar kyau da tsari, wanda yafito da tsantsan kyawunsa hadeda zubin halittarsa me daukar hankali, domin kuwa kirarsa irinta cikakkun mazan nan me masu yawan matsa jikinsu, dan haka dukkan damtsam karfi sun d'an fito tayanda yasake fitar da kyansa na asali, yayinda dogon hannunsa dake kwance da lallausan bakin suma yake daure da agogon gwal, wanda ko ba'a fad'a maka ba kasan tsadadde ne kafarsa sanye da fararan takalmi half cover masu kyau da daukar ido yayinda kunnasa ke makale da bluetooth wanda yasake fito da gayunsa. "Kai atakaice dai matashin nan yahad'u kwarai da gaske, kallon d'aya zakai masa kagane jin dad'i da kwanciyar hankali had'eda nutsuwa su riga sun gama samun gurin zama ajikinsa tin tsawon wani lokaci, akalla zayakai shekaru talatin da biyar aduniya *TAUFIQ RASHIDI TAFIDA* kenan hamshakin matashin me kud'i ne sosai da gaske, kasan cewarsa d'an kasuwa ne da sunansa yafantsama ako'ina daga gida nageri har zuwa kasashan waje yayinda yakasance daya daga cikin kusa acikin gwamnati da ake matukar ji da alfahari dasu akan aikinsu. "Ahankali yamutsa beauty fice dinsa, tareda juya brown din kwayar idonsa me tsanani kyau da d'aukan hankali tareda saka marajin magana natsuwa, sannan da kyar yamotsa d'an karamin bakinsa me dauke da kyawawan lips dinsa wanda yake pink pink black black wanda hakan yahad'u yabada wani irin kala me kyau da tsari, dai-dai lokacin da direbansa wanda yakasance dan sanda kokarin bude motar yake zaya fito, da alama yanasan gani meke faruwa ne. "Cikin wata iri yar cold voice me cike da izza da isa hadeda zallar takama irin tawasu masu kudi sannan yace sajan labaran yake faruwa ne?....cikin rawar jiki yace yallabai ban saniba shine nakeso nafita naduba, yace ok pls kayi sauri namatsu mu isa gida because of nagaji sosai wlh I need to rest sosai, so kaje kaduba pls come back quickly ok?....da sauri yace to yallabai tareda nufar gurin. "Yayinda shikuma yakalli d'an t-v dake manne amotar wanda yaketa aiki shi kad'a, ba tareda ana kallon shiba tsaki yaja mtsw! tareda d'aukan remote din t-v yakashe dai-dai lokacin da d'aya daga cikin tsadaddun wayoyinsa tayi kara, cike da isa yakalli wayar sunan da yagani yabayyana akan screen din wayar ne yasashi sakin kayataccan murmushi. "Hankali kamar bayaso yafurta my first love saida yabari ta tsinke sannan yakira cike da shagwa'ba yace Oh! my lovely Momma sauran kad'an nakaraso naji d'umin jikin, u know I really miss u so much ba?....banji me tace" ba saidai naji yasake cewa yes! Momma I know, ok gani nan karasowa insha'allah yai kiss din wayar tareda sakin murmushi yace byeeee!, sannan yakashe wayar tareda ajiyewa yad'anki jaridar yacigaba da dubawa. "A tsakiyar titi kuwa sakamakon ganin wannan tsohuwar da wannan yarinyar tsugunne akan titi, yasa da sauri direban motar farko yaja birki wanda hakan ne yasa dukka sauran motocin suma cin birki bashiri wanda kad'an yarage mugun hatsari ya'afku. "Hakan ne yasa direbar motar farkon yayi kokarin fitowa cikin sauri dan yaimasu magana lafiya suka tsaya akan titi, to kuma sai yafasa saboda ganin wannan da'aka kira sajan labaran har yariga shi nufar gurinsun. Yayinda ya kallesu cikin fad'a yace malamai lafiya ku ka tsaye akan titi haka eye?...ko ku kafine?...,to ai koda kun kasance makafi bazakuzo kan titi ku tsaya ba tunda ai bagurin tsayuwa bane ko?... "Daga iyar har yarinyar" babu wanda yabashi amsa ko d'aya acikin tambayoyin da yajero masu, asalima sai kokarin d'aga "iyan da yarinyar takeyi" inda idonta yasauka akan lambar motar hakan ne yasata cikin alamar bacin rai tafurta uhum! aidama sai "shi d'an raini hankali kawai, da sauri iyar tace yar nan "wanene fa?.... cike da nuna alamar takaici tace" iya wani banzan "mutum ne da baya kaunar *TALAKA* arayuwarsa", shiyasa nima duk duniya babu mutumin dana tsane irinsa", iya banason "mutumin nan ko kad'an" cikin d'an bacin rai iyan tace yarnan nima banasan shi" tunda baya kaunar mu *TALAKAWA*, amma yar nan baki ganin yanada dalilin dayasa yake 'kin talaka?.... a ah iya bashi da wani dalili, tace to yarn nan kin sanfa muma *TALAKAWA* bamuda dama haka kawai sai kiga munajin haushin me kudin, da sauri tace iya duk da hakan bashida wani dalili kawai dai shi dan yaga yanada kudi ne shiyasa, tace to yarn nan amma naji ajiki kamar yanada dalilin, tace humm! iya kenan kedai karkiyi kokarin karesa" agurina domin ni bazaya ta'ba fari agurina ba saboda natsane shi wlh, takarashe fad'a tareda kokarin kama iyar tamiki wacce tasaki murmushi me cike da ma'ana wanda nikam banshi ma'arsa ba. "Shiko sajan labaran tunda yaga ko suwane sai yakoma da sauri ya fadawa ubangidansa, cewa yallabai ai wasu" banzayan talakawa ne suka tare mana hanya, cikin tsanani fushe yad'ago yallesa yace dalla gafara kaje kace subamu hanya zamu wuce, idan kuma bazasu bamu hanya ba kafad'awa sajan iliyasu yabita kansu muwuce ko mun "takesu mun take banza, kuma babu abinda za'ayi kaji ko?...cikin rawar jiki yace to yallabai tareda komawa gurinsu". "Yace dalla gafara malamai kuyi sauri kuwuce kubamu hanya muwuce kunji ko?...dai-dai lokacin da tad'ago iyan, wacce cike da mamaki tace kai yaro yanzu sai kubi takanmu kuwuce?... itama yarinyar jin abinda yafad'a ne yasata cewa kinji ko iya mutumin fa bayada mutunci, sannan tad'ago kai dasauri ta watsa sajan labaran din harara ta cikin nikaq din, sannan cikin bacin rai tace ah! ba oganka yace" idan bamu wuce ba kubi takanmu kuwuce ba kuma baza'ai komai ba ko?... to bazamu wuce din ba dan haka sai kubi takanmu kuwuce tunda mudin *TALAKAWA* ne abin banza, da idan an takamu antake banza bakuma za'ai komai ba ko?.....ido direban yazaro cike da tsanani tsoro saboda jin abinda tafad'a, aransa kuma yace innalillahi! ya'akai "taji abinda yallabai yafad'a"?... alhalin bayanshi babu wanda yaji abinda yallabain yafad'a, to kodai ba mutane bane?...aikam take zuciyarsa tabashi amsa da tabbas wayan nan ba muta ne bane aljanu ne, kai bakaga yanda sukai tsaye akan titi ba hankalin su kwance, aikam zuciyarsa nagama fad'a masa hakan yaji cikinsa yai wani irin 'kululuuuuu! cike da mugun tsoro ya kalleta tareda had'iye miyau jikake 'kutttt!, cikin bala'in tsoro had'eda rawar murya yace...... Aha To muje zuwa ne?....hummm! idan naga ruwan comments zan cigaba, idan ko naga sa'banin haka tsaf zan ajiye alkalamina aha. _ALLAH kasa mucika da imani ameen ya hayyu ya 'kayyu mu. [8/10, 8:39 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romatic Love story_ *Free Book 1* Page 3️⃣-4️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan, dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, Domin kuwa yana dauke ne wata iriyar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran me kudi yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma bawanda ta tsana duniya irin wannan mutumin, aha! shin yakuke ganin tafiyar zata kaya?..hmm! Akwai rikici hadeda chakwakiya, is a very Romantic love story fa hhhh! akwai shanawa sosai kudai kar kubari abaku labari, dan haka ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da *TALAUCI*, yah ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin *TALAUCI* kaimana *ARZIKI* me albaraka, wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""""A a aaaaaaaaaha! Malama Allah yabaku hakuri "kuwuce sai "muwuce shikenan aiko?....cikin fad'a hade da jin mugun haushinsu" tace Oho! kuma Allah yabaku hakuri tunda mu *TALAKAWA* mun takura maku arayuwa, shidai sajan labaran bai sake cewa uffan ba sai ido da yaketa zarewa kamar an tsurashi yai karya, kasan cewar sosai lamarin yabashi tsoro. Yayinda iyan ke bata hakuri domin taga ranta yabaci sosai, cikin sanyi murya tace iya bakomai yawuce ai, yauwa yar nan dan Allah kiringa daukar komai da sauki kinji?....tace to iya muje, tace to yar nan Allah yaimaki albarka ameen ta amsa suka fara takawa ahankali. "Hakan yasa sajan labaran yakoma yashiga mota da sauri *TAUFIQ* din ya kalleshi cikin cold voice dinsa me cike da izza yace ya akai?....yana kokarin tayar da motar yace yallabai "gasu chan zasu wuce, tsaki yaja mtsw! tareda cewa dakarsu" wuce sugani idan bamubi takansu "mun wuce ba. dai lokacin da suka tsallaka titin sukuma suka wuce da gudu tamkar zasu tashi sama. ******* Tace to iya Allah yakaddara mun tsallako lafiya "ina zakibi?...cike da jin dad'i iyar ta nuna mata hanya tareda cewa kinga hanyata nan yar nan", nagode Allah yaimaki albarka saidai kuma gashi har zamu rabu ban ga fuskarki ba, sannan bansan sunanki ba kuma yakamata nasani kodan saboda watara idan Allah yasake had'amu ko?... kai ta gyad'a alamar "eh sannan tad'aga niqaf dinta, aikam take kyakkawar fara fuskarta ta bayyana wanda har saida iyan ta tsorata saboda itakam a iya tsawon rayuwarta, bata ta'ba ganin kyakkawar halitta irin wannan yarinyar ba. "Kuri iyar tayima kyakkawar fuskarta ta, wacce ke dauke da dogon hanci tareda d'an karamin pink din bakinta me kyau da daukar hankali, cike da yabawa, takai hannunta akan kyakkawar fuskar yarinyar tashafa tareda sakin murmushi tace masha'allah'tabarakallah! 'yata ke kyakkawace. "Tabbas wannan shigar dakikai tayi matukar dacewa dake domin kyawunki yashahara sosai 'yata tayanda zaya iya haifar maki da matsala, to amma idan har kinayin addu'o'e neman tsari tareda wannan shigar to da izinin Allah babu wani abinda zaya same "ki. "Dan haka iname umartarki" daki cigaba dayin addu'o'en tareda irin wannan shigar, domin sosai zaya kareki daga fad'awa hannun azzaluman mazan dake kaima yammata farmaki, har kiga sunyi yinkurin yimasu fyad'e idan suka samu sa'a sai kiga sunyi masun fyad'en wanda hakan kad'an ne da aikinsu", dan haka ki kula kinji ko?...'yata" cikin sanyi jiki tace to iya insha'allah zan cigaba dayi. "Yauwa 'yata karki damu babu abinda zaya same ki" insha'allah, shin yasunanki ne?....kayataccan murmushi tasaki har saida fararan hakoranta da ushiryarta sama da kasa suka bayyana, wanda hakan yasake fito zallar tsantsan kyanta da Allah yaimata gawata yar lutsawa da ha'barta yayi hakan yasake kawata fuskarta sosai gwanin sha'awa. "Ahankali tad'an d'aga giranta wanda ke barazanar had'ewa, sannan tajuya blue eyes dinta masu dauke da zara-zaran gashi masu matukar kyau da birgewa, sannan cikin rad'a danuna alamar kamar batason wani yaji tad'an du'ka dai-dai kunnan iyar sannan tace iyata sunana *TASLEEMA*, amma zaki iya cewa *TASLEEM* kawai. murmushi iyan tayi tace masha'allah suna me dad'i to *Tasleem* nagode Allah ya albarkaci rayuwarki, yabaki miji nagari wanda zayasoki tamkar yanda uwa takeson *'DANTA* ya azurtaki da 'ya'yanda zasuyi maki biyya yasa kigama da duniya lafiya, cikin jin dad'i tace ameen iya nagode yauwa sannan idan "iyayanki suna raye Allah yakara masu" lafiya danisan kwana me albarka yasa kigama dasu lafiya, idan kuma sun rigamu gidan gaskiya to Allah yajikansu" da rahamasa yasasu" aljannar firdausi madauwamiya. "Rungume iyan tayi cike da matsananci jin dad'in wayan nan kyawawan addu'o'en, tace ameen! ameen!! ameeeeeeen!!! Iyata nagode! nagode!!! sosai kema Allah yajika iyayanki ya albarkaci zuri'arki yasa kigama da duniya lafiya ameen yar albarka. To iya sai anjima takarashe fad'i tareda sakin iyar sannan ta sauke niqaf dinta cike da farinciki, tabi ta gefenta tawuce zuciyarta cike da kaunar tsohuwar itama iyar tawuce taname jin kaunar *TASLEEM* din aranta. ********* G R A first 2 sabuwar unguwace, wacce takasance dauke da "kayatattun gine-ginen zamani masu kyau da daukar hankali, a kofar wani tsararran gida me farin fenti da ruwan toka, wanda yake dauke da tabkeken get shima me ruwan toka da ratsin fari, anan ne motar farko ta tsaya inda sauran suma duk suka tsaya. "Yayinda suka fara sakin wasu mahaukatan horn ajere cike da 'kaguwar azo abud'e masu get dinsu shiga, to amma shuru ba'azo anbud'en ba kamar yanda suka bukata, da alama megadin baya kusane dan haka sun kai wasu yan mintuna suna sakin horn. "Kafin daga chan megadin cikin matukar hanzari yazo yabud'e masu", inda sukai tashiga cikin tafkeken harabar gidan wanda tun daga bakin get har zuwa guri fakin mota titine shin fid'e, yayinda sauran harabar gidan yake jere da intalos gefe-gefe kuma shukokin fulawoyi masu kyau da tsari. Gidan yana dauke ne da kyawawan part guda biyu wanda yake ginin bene ne, sai wani d'an madaidaicin masallaci me matukar kyau achan gefe, yanda fanti waje yake haka na cikin gidan yake wato fari da ruwan toka harda masallanci shima irin fantin ne. "Kai tsaye gurin fakin suka nufa sukai fakin, cikin sauri wani escos yafito daga cikin motar farko sanye da ash din suit da bakin glass fuskan tamkar baisan wani abu waishi dariya ba arayuwarsa, cikin sauri yaje yabud'ewa *TAUFIQ* kofa wanda saida yadauki yan second ni sannan yafito hannunsa dauke da wayoyinsa, sai wata jaka daganin na laptop domin ga tambarita nan ajikinta, da sauri escos din yakarbi jakar harda wayoyinsa yayinda shikuma, cike da izza da takama yai tsaye yana shan kamshi chan yashaki iska yafurzar sannan fuska ba annuri gadan-gadan yanufi gurin megadi. "Dai-dai lokacin da sauran escos din duk suka fito daga motoci" wayanda suma duk sanye suke da ash color suit, inda sukaje da sauri suka bud'ema wayanda suke cikin motocin nan uku kofofi, duk "suka firfito suma sanye" suke da suit saidai baki, kallo daya zakai masu kagane ba hausawa bane, dukkansu tsaye sukai suna kallon. *TAUFIQ* wanda tuni ya isa gurin megadi sai faman masifa yake da "shi akan yaki zuwa yabude masu" get akan lokaci, yayinda me gadin yake tsugunne akasa sai aikin bashi hakuri yakeyi cike da girmamawa, yana sake fad'an dalilin dayasa shi zuwa da sauri wato yakewa bayine shiyasa be bud'e get din dawuri ba, "tsaki yaja mtsw! tareda furta matsalar talaka kenan duk yanda ka had'a aiki dashi" sai ranka ya'baci", sannan yawuce cike da izza inda escos dinda yake rike da tarkacesa tareda bakinsa dayazo dasu sukarufa masa baya su takwas ne cif mutanan. "Inda suka nufi daya daga cikin part din nan biyu, kai tsaye suka shiga wani tabkeken kayataccan falo dayaji kayan zamani, wanda tsayawa fad'in abinda ke ciki bata lokacine infact dai falon yahad'u kwarai da gaske, musamman da'aka kawatashi da irin fantin nan me shaining shima fari ne da ash color, hakan labulaiyan da manya-manyan lumtsuma-lumtsuman kushins din duk ash colors ne, sai kamshin airfreshnan dana sanyin ac ne ke tashi acikin falon wanda sosai yaji komai na more rayuwar duniya. "Bayan escot din ya ajiye kayan yafita yace" masu Pls have a site duk suka zauna tareda cemasa thanks! "kai ya gyad'a sannan shima ya zauna, nan suka fara tattaunawa cikin turanci inda na kula duk akan kasuwanci ne tsawon kamar minti shabiyar, sannan yatashi suma duk suka tashi hannun yabasu sukai musabiha, sannan cikin harshen turanci "yace nagode insha'allah gobe da safe" misalin karfe 9am zan iskeku ahotal din sai mukarasa tattaunawa ko?.. sukace "ok badamuwa suma sun gode sai Allah yakaimu, nan yarakosu" harabar gidan inda ya umarci escos dinsa guda hudu dasu rakasu escos din suka shiga motarsa daya, yayinda sukuma suka shiga motocin nan nasu guda uku suka tafi kaisu otal din wanda shine yakama masu, sannan shikuma yanufi d'an part din. ******* "Aban garenan *TASLEEM* cikin natsuwarta take tafiya batareda tunanin ruwan yana iya saukowa ba akowani lokaci, zuciyarta babu sauran 'bacin rai akan abinda *TAUFIQ* da direbansa sukai masu, asalima jin ranta take fari kal saboda sosai taji dad'in addu'o'en da "iyarnan tayi mata". Dan haka cike da farinciki take tasakin murmushi, dai-dai lokacin dazata shiga layin gidansu dake unguwar nasarawa alokacin ne kuma akasaki ruwa kamar da bakin kwarya, hakan yasa kowa yake gudun yakarasa gida amma banda *TASLEEM* wacce bata chanja ba daga tafiyar datake ahankali. "Asalima cewa tayi alhamdulillahi! sun sauko Allah kasa agama lafiya, inasonku mutane na, ahaka dai take tafiya tana magana ita kad'an, wanda kafin kace me duk tajike sharkaf da ruwan ahaka har tashiga d'an madai-daicin gidansu, wanda yake ginin bulon amma kasan cewar anshefesa da suminti bazaka ta'ba cewa ginin bulon kasa bane. "Bakinta dauke da sallama tashiga zauran inda hayaki yafara amsa mata sallamar ta", kafin mahaifiyarta dake tsugunne bakin murhu tana hura wutan ta amsa mata cike da kulawa, "tace sannu dawowa" yanzu saboda Allah *TASLEEMA* maimakon ki tsaya har ruwan nan yatsagaita sannan kitaho, amma sai kika 'kiya saboda "ke shiga ruwa bai da meki" ba shine kika shigo cikinsa face-face ko?..., "Ahankali ta d'aga niqaf din wanda yaketa tsiyayar ruwa" murmushi dauke akan kyakkawar fuskarta, tace yauwa sannu *Innata* da aiki wutar taki kamawa ne ko?... murmushi *Innan* tayi wacce suke mugun kamada *TASLEEM* din, sannan tace humm! *TASLEEMA* kenan yar *Innata* ainasan bazaki bani amsar tambayata ba, saboda indai za'ai magana akan shiga ruwa ne to sai ki kauce. "Shin nikam dai wai menene had'inki" da shiga ruwa ne eyeee?.. yarinya sai kace yar ruwa, cikin dariya me had'eda da shagwa'ba tace kai! *Innata* sai kiyi tace mun wai kamar yar ruwa, kuma *Innata* kin fasan Aljanune ake kirada yan ruwa ta karashe cike da shagwa'ba. Dariya tayi tace "eh nasani su" ake kirada yan ruwa, to amma ai dole nakirki hakanan tunda ko banza sud'in mutananki ne. Cikin turo baki tace *Innata* mutane na kuma?...tace "eh idan ba haka ba to me had'inki da shiga ruwa ko dayaushe eye?.., tace *Innata* Allah nima dai ban saniba kawai dai nasan inason shiga ruwan sama arayuwata, tace to ai shikenan mun godema Allah madai da ruwan bayai maki komai, badan haka ba aida tamu tasame mu. Cikin dariya tace kai *Innata* tace, to yanzu dai bara nacire kayan nazo na hura maki wutar, yanzu zakiga takama insha'allah takarashe fad'i tareda shiga cikin gidan. "Wanda yake dauke da d'akuna biyu da yar karamar baranda", yayinda dan matsakaicin tsakar gidan yake shafe da siminti, "kwance niqaf din tayi" tareda cire hijab din inda take suranta yabayyana kai! masha'allah! agaskiya *TASLEEM* tanada tsari me kyau sosai. Ta kasance kirar coca cola wacce malam bahaushe yake kira dame kirar kalangu, samanta cike yake da dukiyar fulani daga tsakiyarta atsuke yayinda kasanta yake abud'e, tanada manyan mazauna da hips sosai wanda katon hijab din data kesawa yake rufe wannan kayan alatun nata, masu daukar hankali me kallonta musamman cikakken lafiyayyan namiji. *TASLEEM* kenan kyakkawace ta gaske kamar yanda iyarnan tafad'a haka ne, zataki shekarunta goma sha biyar zuwa sha shidda aduniya hankali taciro jakarta wanda Ita kad'aice bata jike ba ajikinta, kasan cewarta taleda irin wacce ake kira da wankan gefe wato swaga bag, ta ajiye gefe sannan ta cire kayan jikinta wanda doguwar riga ne na atamfar roba-roba ja, harda zuwa safar hannu da takafa, inda tarage daga Ita sai dogon shimi wanda yatsaya dai-dai guiwarta. Bayan tagama cirewa saije tashanya akan igiyar dake daure atsakar gidan, sannan tad'anyi juyi acikin ruwa hakan yaba jelar bakin gashin kanta shima juyawa yame siyayar da ruwa, cike da farinciki ta d'aga kanta sama idonta rufe tareda bud'e hannunta, ruwan yana saukowa kan fuskarta zuwa kan kirjinta dayake cike da nashanu wanda suka sakeyi tantsan tantsan, saboda ruwan da sukasha har suwa kan shafaffan cikinta wanda yake kamar bata saka masa abinci, zuwa kan manya manyan hips dinta dasuma suka sha ruwa sukai luta-luta gwanin sha'awa lol. "Takai kamar minti uku ahakan tana juyi sannan da sauri tace wayyo *Innata*, tana chan tana jirana na hura mata wuta tafad'i tareda shiga d'aki da gudu tana dariya, ga dukkan alama dakin yakasance natane, wanda kallo daya zakai mashi kagane hakan d'akin bawani tarkace yana shinfid'e da leda atsakar dakin, sai yar karamar katifa dake yashe kasa wacce ke shinfid'e da zanin kago me kyau gefe wani d'an table ne, dake dauke da littafai nakaratu da rubutu sai chan gefen kuma abin sallah ne shinfid'e da yake dauke da qur'ani me girma, da wasu takardun sai wani d'an akwati da saman shi kuma wani bakko ne da alama dai kayan sawanta ne aciki. tabakin kofar d'akin kuma takalmanta ne agere duk flat kala uku, da sauri taja zani dake rataye akofa ta daura tacire shimin da pant taje suma tashanya sannan tadawo, tabude bakkon nan taciro wata t-shirt ja da hula baka tareda wani pant tasa cikin sauri-sauri sannan tafita tanufi gurin *Innanta*. ******** "Aban garan *TAUFIQ* kuma dai-dai lokacin dayake kokarin shiga part din ne ruwa yasauko, hakan yasa shiyin gudu fuska dauke da annuri cikin turanci yace yin hakuri ruwa karka bigeni a gidan mu mana Oh!, sannan cike da shagwa'ba yafara kwala kiran my sweet *Momma* and darling twins am back tareda shiga kayataccan falon, wanda yaji komai na more rayuwa tamkar wance falon. Saidai wannan yana dauke da manya-manyan hotuna sa dana wasu dattijai wanda ga dukka alama iyayanshi ne, domin kamanninsu danashi sun nuna hakan, sai kuma na wasu twins sisters kyawawa kallo daya zakai masu kagane kannansa ne saboda suma suna kama. "Masu aiki ne kawai afalon sunata aikin" jera abinci, akan wani tabkeken dinning table me kyau dayake zagaye da kujeru kimanin guda takwas, da sauri suka zube kasa suna gaidashi fuska had'e ya amsa tareda tambayarsu ina *Momma* take?...Har zasu bashi amsa sai ga wata kyakkawar mata tafito wacce ko ba'a fad'a makaba mahaifiyarsace, tanada d'an tsawo dakiba amma ba irin me munun nan ba wanda dai yake tabbatar maka da cewa tsabar hutu da jin dad'i ne suka samu gurin zama ajikinta. "Sanye takeda wani ratsa-tsan brown din less da ratsin fari me kyau wanda dagani kasan tsadadde, dinkin doguwar rigane irin bud'adan na wuyanta da kunnanta had'eda hannuwanta kuwa gwala-gwalai ne keta walwali, kanta yafeda farin mayafi wanda bata rufe wuyanta dashi ba hakan ne yabani damar ganin sarkan dake shinfid'e cikakken wuyanta, fuskarta dauke da annuri tace ganin nan *'Danlelena* barka da zuwa yace yauwa my sweet *Momma*. Dai-dai lokacin da kyawawan yamatan nan najikin hoto suka fito,sanye suke cikin wata ratsatsiyar abaya ja wacce tafito da surar suta indomie generation, sai sukai roling mayafin abayan, sunyi kyau sosai duk ba zasu wuce shekaru goma sha biyar aduniya ba kallo d'aya zakai masu kasake tabbatarwa kanka sud'in ajebo girls ne, domin kuwa sosai jikinsu da fuskokinsu yanuna hakan dagudu suka nufeshi suka rungumeshi, cike da farincikin ganinsa sukace Oyoyo *Bros T* barka da dawowa we really miss suna sake rungumeshi tamkar zasu kayar dashi. Cikin dariya yace wayyo *Momma* me kike ba twins dinki ne sukai karfi haka har zasu kayar dani?...,cike dariya tace hum! "eh fa lallai yan biyu komaima cisuke kamar tsutsotsi saidai fa basu dawani karfi dazasu iya kayar mun dakai, yace ayya *Momma* kallesu fa yanda sukai lukutaye da karfifa naji sun chakumeni liki kamar zasu kayar dani ko?... cikin dariya sukace a ah *Bros T* bazamu yarda kai ba, kawai murnan ganinka ne because of munyi keyarka sosai Husscy tace "eh mana inji cewar Hasscy. "Cike da kulawa had'e dajin tsananin kaunar kannan nasa, ya rungumesu" yana me cewa Allah sarki my lovely twins 6ters nima nayi miss naku sosai, to yakuke yakuma students?...sukace lafiya lau yace gud am happy to hear that, dai-dai lokacin da mahaifiyarsu ta karasu gurinsu fuskarta dauke da annuri. Sakinsu yayi yanufi gurinta cike da kewarta yana kokarin rungumeta tayi saurin dakatar dashi, ta hanyar d'aga masa hannu fuska had'e tace karka kuskura ka matso gurina ido yazaro, cike da tsoro yayinda yaji zuciyarsa yai wani irin mugun bugawa, cikin rawar murya yace...... To yah! muje zuwa ne? *Idan naji ruwan comments lallai bafashi zan cigaba da yardan me kowa da komai, idan kuma naga akacin hakan to fa kamar yanda nace zan ajiye alkalamina eheeee* _ALLAH yakasa mu cika da imani ameen yahayyu yakayyu mu_ [8/10, 8:40 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 5️⃣-6️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku. Domin kuwa yana dauke ne da wata iriyar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda "Ita kuma duniya ba wanda ta tsana irin wannan mutumin ahaaaa! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..hmm! Akwai rikici had'eda chakwakiya is a very Romantic love story fa aha! akwai shanawa sosai, so kar kubari abaku labari, dan haka ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Ban yarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """""""Wayyo *Momma* me nayi?...fuska tasake had'ewa tareda d'an hararansa, tace "au! bakama san abinda kayi ba"?...da sauri yakarasa gurinta tareda, kama hannuwanta yarike cikin kwantar da murya yace wlh *Momma* bansan me nayi ba. "Tace uhum! abinda kayi shine meyasa tun d'azu da kace" mun kunshigo gari kuma gakanan zuwa, muka zauna munata jiran karasowarka, amma baka isoba sai yanzu inaka tsayar eye?....wani nauyayyan ajiyar zuciya yasauke tareda fad'in wayyo *Momma*, nayi zaton ko nayi maki wani babban laifine danaga ciki lokaci d'aya kin chanja mun wlh *Momma*, bakiji yanda zuciyata tashiga halbawa ba. Murmushin tayi tareda yimasa hararan wasa, sannan takama kunnasa tad'an murd'a tace wato wannan din ba babban laifi bane kayimun ba ko?...,karan shagwa'ba yasaki tareda cewa auchhhhhh! *Momma* akwai zafi fa sosai yakarasa fad'i da turo baki, har twins suna mashi dariya. "Itama *Momma* dariyar tayi tace Danlele na kenan" kayi mun laifi babba amma kana cewa ba babba bane ko, shin kasan irin kewarka danani kuwa?...wata hudu fa rabon danaga kyakkawar fuskarnan taka saidai naganka awaya nakuma ji muryarka. Cikin shagwa'bar datake nuna alamar dama yasaba yimata, yace "eyya my sweet *Momma* nasani nima kinsan nayi kewarki over ko?...tace "eh to naji yanzu fad'a mun meye yatsayar dakai baka iso akan lokaci ba eye?...Da sauri yace ok *Momma* pls huge me before I tell u everything, idan ba haka ba zuciyata zata iya bugawa domin wani irin mugun halbawa naji tanayi mun, saboda tsabar tsorata da ganin yanayin ki. Cike da tsananin kaunarshi akan fuskarta ta rungumeshi tareda sakin murmushin, "tame shafa lallausan suman kanshi" zuwa bayanda, yayinda shikuma yalafe akafarta tamkar karamin yaro, sai sauke ajiyar zuciya yake domin sosai yayi kewarta yayinda su Husscy sai dariya suke masa, tsawon lokaci suna haka kafin ta d'agoshi tana shafar kyakkawar fuskarsa me cike da haiba. "Sannan tace to ina jinka fad'a mun, murmushin yai tareda sake kama hannuwata yarike sannan yace ok *Momma* kafin nafa'a maki am so sorry kinyi?...kai ta gyad'a alamar "eh, yace yauwa thanks so much! my only *Momma* in the world, kinga a lokacin da muka shigo kai tsaye hotel muka nufa nakamawa bakina gurin kwana, sannan muka wuta to kuma akan hanyar wutowar mune "wasu... "Nan dai yafad'a mata abinda yafaru", yakarashe fad'i mata dacewa dakuma muka iso gida saida muka sake tattaunawa sannan suka tafi. "Tace Allah sarki" to aishiken Allah yataimaka yabada sa'a, ameen! ameen!! thanks my *Momma*, to ya hanyar?...alhamdulillahi *Momma* to madallah yanzu muje ga abinci can is ready tin d'azu yake jiranka, tana me kama hannunsa suka nufi dinning table wanda yake jere da kayatattun girke-girke na gargajiya harda na turawa, cike da jin dad'in ganin duk wannan dinner duk nashi ne, yace wow! my *Momma* duk wannan din nawane?...fuska dauke da annuri tace yes!, kiss yai mata agoshi tareda cewa thanks love u so much, tace love u two Danlele na. "Da sauri yaja mata" kujera tareda fad'in zauna my *Momma*, murmushin dauke afuskarta ta zauna yayinda Hasscy taja mashi shima yazauna, sannan suma sukaja suka zazzauna. "Sannan *Momma* tafara bubbud'e kulolin abincin" tana me lissafa mashi sunan su, har zuwa kan dambun shinkafa dayaji wadataccan kayan lambu da hanta da koda, kamshi sai tashi yake sannan tadire akan farfesun kayan cikin saniya wanda shima yaji kayan had'i kamshin kayan yaji sai tashi yake, to Danlele na duk gasunan suna jiranka me zanfara zuba maka?... Cikin tsananin din dad' yace godiya nake my *Momma*, yanzu dai afara zuba mun my favourite food dina dambun shinkafa nan, sannan abiyo mun da wannan farfesun nan domin nayi kewarsu sosai, "wanda idan bakece kika girkasu ba bana ta'ab jin dad'insu". Cikin dariyar tace angama danlele na nan dai tayi seving nashi tareda fara bashi abaki, da sauri su Husscy sukace eyya *Momma* "kibari mu bashi" kinji?...cikin dariya tace to shikenan ku bashi idan kun gama sai nabashi farfesun ko?...sukace yesss! our *Momma*. Nan dai suka fara feeding dinsa yanata santin girkin *Momma* dayai kewarsa sosai, yayinda suke tayi masa dariya tareda zuba mashi surutu, chan dai yace masu yakoshi subari *Momma* bashi farfesun nan tafara bashi, shima saida yaci sosai sannan itama yace mata yakoshi nan tazuba mashi had'addan zoba dayaji yankakkan cucumber , yasha yai 'kat!. sannan yace alhamdulillahi! my *Momma* Allah yabar munke nayi taganiki inajin dad'i tareda kwasar garan girkin me matukar dadi, hararan wasa takai masa tareda cewa sannu wato nayita yimaka girki kana kwasa ko?...cikin shagwa'ba yace "eh mana my *Momma*, tace to bazanyi din ba Allah Danlele wannan karon aure zakayi idan ba haka ba zamuyi fad'a dakai, kato dakai amma har yanzu ka kasa ajiye mata tana me dungure masa kai dariya yai dai-dai lokacin da aka kira sallar magrib da sauri yamike yadauki tissue yana goge baki, yace *Momma* bari naje nayi sallah idan nadawo sai muyi maganar kinji?...tace to ai shikenan inafata dai zaka kwana biyu kafin kasake tafiya wani gurin ko?...domin inason naganka kusada ni, kayataccan murmushin yayi tareda fad'in karki damu my *Momma* "ina nan daku" har three months. "Wani irin ihu su" Hasscy suka saki na murna kafin suce wayyo dad'i *Bros T* da gaske kake?..., cikin dariya yace yesss! kunsan ai bazanayi maku karya ko?... sukace "eh, yace yauwa akwai wani aiki da zanyi ne anan garin kuma zaya daukeni tsawon watanni uku maybe har hudu, yadanganta dai daga yanda aikin zaya daukeni maybe ma bazaya kai lokacin ba, sukace yauwa Allah yasama yawuce watanni kullum musha yawo ko Hussy tace chassss! suka karashe fadi da tafa hannuwansu suna dariya. yayinda shima yai dariya yana cewa lallai yaran nan bakuda hankali, "shikenan kuma sai nakwasheku muyi tayawo agari" to shikuma aikin dazanyi fa eye? wanda bana fatanma yakaini wayan nan watanni...itama *Momma* dariyar tayi tareda cewa ato kaima dai kafad'a, kasan sud'in sarakan san ayi yawone tunda basuda aikinyi tana me yimasu hararan wasa cikin shagwa'ba sukace "eyya *Momma* kinfa san munyi kewar *Bros T* sosai ko"?... tace "eh amma dai bashi zaya baku" damar yaringa kwasheku kuyita yawo agari ba, tana maida kallonta gareshi tace idan katsaya biye tawayan nan sai antayar dasallar kana nan, da sauri yace hakane fa *Momma* bari naje yana me daukar umbrella dake jingine agefe, sannan yawuce tareda fad'in*Momma* sai nadawo tace to adawo lafiya Allah yasa *Momma*. ********* "Aban garenan *TASLEEM* kuwa ta iske" *Innanta* tanata faman kokarin hura wuta, amma bai kamaba dan haka cikin sauri tace *Innata* gyara nahura maki matsawa tayi tabata guri, taduka tafara hurawa cikin ikon Allah batareda bata lokaciba sai gashi wutar takama. "Nan tad'auki" tukunyar dake gefe cike da ruwa wacce bata wuce lamba uku ba, tad'ora akan murhun tareda cewa to *Innata* wuta yakama andora sai me kuma?...tana meyin murmushi itama cikin murmushi tace to sannun da kokari Allah yai maki albarka, ga garinan d'auki ki tankad'e kafin ruwan yatafasa sai ayi talge ko?...tace to *Innata* angama. Tana cikin tankad'en tace Allah sarki *Abbana* "yanacan yau ruwa yatsareshi", tace eh ai tund'azu araina nake fad'in haka gashi kwana biyun nan bayajin dad'i sosai karfin haline kawai irin nashi, cikin sanyi jiki tace "eh wlh *Innata* ai inata kulada shi ni wlh *Abbana* yana bani tausayi sosai ga wannan "mugun uban gidan nasu, d'an wahala yashigo gari. "Da sauri *Innan* tace kai masha'allah Allah yasa yabiyasu kudinsu" cike da takaici tace ameen *Innata*, shiyasa nace *Abbana* yahuta hakanan sai na nemi aikatau idan anbiya ni kudi aiya zasu ishemu cin abinci da d'an abinda ba'arasa ba ko?... tace "eh haka ne", saidai kinsan bakida cikakkiyar lafiya, wanda hakan yasa dani da *Abban* naki ko kad'an "bamaso abinda zaya wahalar mana dake", kamar zatayi kuka tace *Innata* nasan haka to shikenan kuma sai kuyita wahala saboda ni?...,tace to yaza muyi tunda Allah yad'ora hakkinki akanmu, musamman mashi *Abban* naki wanda "dani dake dukka hakkinmu yana kanshi". tace to *Innata* nima ai kunada "hakki akaina, kuma yanzu lokaci yayi da yakamata nafara taimaka maku da karfina ko?...tace hakane" bakomai karki damu kanki akan kinga bakida lafiya, tace to *Innata* ai yanzuma banjin wani ciwo sosai. To alhamdulillahi *TASLEEM* din *Inna da Abba* Allah yakara maki lafiya yaima rayuwarki albarka, inaji ajikina, insha'allah watara zaki zama silar jindad'in mun, "kedai kawai ki tsare mmutuncinki danamu" aduk inda kike kinji ko?...cikin sanyi jiki tace to *Innata* insha'allah. Yauwa *Abbanki* kuma muyi masa addu'ar Allah yadawo mana dashi lafiya kamar kullum, tace ameen! ameen!! yarabbi *Innatah!*. "Bayan tagama tankad'en sai tad'ibi garin ta dama zatayi talgen kasan cewar tuni tukunyar ta tafasa, har zata zuba sai *Inna* tace ga kanwa nan kizuba kinsa *Abbanki* yafison tuwan dawa da kanwa, kai ta gyad'a tareda dauka tazuba sannan ta talga tad'an rufeshi rabi saboda karya boro yazubo, dai-dai lokacin dasuka jiyo kiran sallar magrib *Innan* tace to muje muyi sallah idan muka idar sai kituka ko?...tace to sannan suka fita daga zauran. ********** *TAUFIQ* kuwa bai fito daga masallaci ba saida yai sallar isha'i sannan yafito, inda idansa yasauka akan wata farar mota murmushi yasaki tareda furta d'an iska *T J* yasamu isowa kenan, dan haka kai tsaye yanufi part dinsa dai-dai lokacin da d'aya daga cikin escot din sa yabiyoshi yanajan katon troling bag dinsa, jin kamar ana binsa abayan ne yasashi saurin juyawa cike da mamaki yake kallonsa yana kallon akwatin hannsusa, sai kuma yahad'e fuska cikin turanci yace sajan joy dama baka shiga mun da kayana ba tud'atu?....yace yes! Sir", to kana aikin me eye?...yakarasa cike da tsawa da sauri yace sory Sir" da motar akafita shiyasa, tsaki yaja mtsw! tareda juyawa ya cigaba datafiya shikuma yana biyeda shi har suka shiga part din, afalon yabashi umarni ya ajiye nan yajuya hakan akayi bayan yafita. Sannan yakwashi wayoyinsa dake zube akan table, sannan yaja akwatin dakanshi yanufi wani kofa sai gashi awani madai-daicin falo me matukar kyau da tsaruwa, inda ya iske wani kyakkawan farin saurayi shida wata budurwar sunata romance din juna kamar zasu cinye juna. "Tsaki yaja mtsw! tareda fadin" *T J* kaidai d'an iska ne wlh banza kawai bazaku shiga d'aki ba sai ku tsaya. "kuma kasan tunda nadawo ako dayaushe Hussy suna iya shigowa ko?.., yace eh kaidai fa wlh aiko dai da munji kunya idan "yan kannai suka ganmu" cikin wannan yanayi wai! da girma yafadi, yace kasa warwas kuwa ba, ai bari yanzu zamu shiga daga ciki yace dadai yafi. Mikewa sukai shida budurwar rungume da juna, wacce kana ganinta kaga gogaggar yar bariki, suna kokarin shiga d'aya daga cikin d'aku nan dake falon. Da sauri *TAUFIQ* yace dakata malam wai tun yaushe ka'iso ne matukun, sannan ina kayana?....murmushi *T J* yai wanda kallo d'aya zakai mashi kagane amatukar matse yake yake'be da wannan yariyar, yace malam tund'azu mukazo nayita kiran wayoyinka baka d'agawa daga bayama sai naji karansu a main falon, nace wato nan kabarsu kenan Ita kuma kayanka tana cikin d'akin chan zatai wanka so asha dad'i lafiya, ko dayake har yanzu akwai sauranka gurin shan dadin tin har yau ka kasa shiga ciki, mudai bari muje mushiga ciki musha dad'i ko my bab kaita gyad'a tana murmushi yaja suka shige d'akin suna dariyar shakiyanci. Murmushi *TAUFIQ* yai tareda tabe baki yace naki shiga cikin, d'an iskan yaro aikai sai kayi tashiga kai kasani wata rana zakai bayani ne ai, sannan yaja akwatin shi yafara taka steps din benen ahankali wanda yake shinfid'e da ash kafet me ratsin ja. Tin kafin yashiga wani dan madai-daicin falo kamshi ke dukan hancinsa falon me kyau ne datsari, yana dauke da dakuna biyu da set din kushi suma duk ash color, tareda dan karamin dinning table dake zagaye da kujeru hudu sai firjin ash color. Kai tsaye yashiga wani kayataccan d'akin da yake tazuba masifar kamshi, kallo d'aya zakai masa kagane special bedroom dinsa ne yana dauke ne da wani katafaran had'addan gado,wanda yakusan cinye rabin d'akin shinfid'e yakeda kyakkawan bedshit kore da tsarin fari, kusada shi wata yar karamar firij ne, chan gefe wani babban wedrof ne kusa dashi kuma abun saka takalma ne, wanda yake jere da takalma kala-kala masu kyau da daukar ido wanda kana gani kasan tsadaddu ne, d'ayan gefen kuma mirro ne dake daukeda man shafawa da turaruka kala-kala, tamkar bedroom din mace. "Gaskiya bedroom din nashi yahad'u kwarai" komai tsab yake agere ido yalumshe yana shakar sanyayya kamshi d'akin, kafin yafurta thanks so very much "my lovely twins nasan wannan din aikin kune". Ahankali yaje ajiye akwatin kusada wedrof din yacire takalmi, sannan "cikin nutsuwa yakarasa gefen bed ya zauna tareda ajiye wayoyinsa sannan yafara balle lims zuwa borurdin gaban rigarsa", sannan yamike yacire rigar da wandon gaba daya, harda white vest din ciki inda yarage dagashi sai white boxer me fulawa ja. "Kwantawa yai rigingine yana Kallon saman d'akin, ahankali yakai hannunsa kan faffad'an kirjinsa me cike da yalwataccan bakin gashin, ahankali yalumshe ido tareda fara shafa gashin kirjin sannun ahankali har yakai kan mood dinsa. "Wacce kamar jira take yata'bata" aikam take tayi wani irin tsalle tamkar zata fito daga cikin boxer tayi magana lol, jin yanda ta halban ne yasa shi saurin mikewa zumbur tamkar wanda aka tsikara da allura, kai tsaye toilet yashiga wanda yai matukar kayatuwa, cikin kankanin lokaci yai wanka yafito d'aure da tawul akugunsa yayinda wani karami kuma ahannunsa yana goge lallausan suman kanshi. "Kai tsaye gurin wedrof yaje yabude yadauko wani boxer me fulawa ja yasaka", bayan yarataye towel din daya cire ahannun wedrof sannan yanufi gaban mirro still hannunsa rike da karamin towel din nan, yana cigaba da goge gashin kansa wanda saida yagoge sosai sannan ya ajiye akan mirron, yadauki kum yataje gashin sannan yadauki mai yashafa akan, sai kuma yadauki turarunkan jiki yafesa duk jikinsa sannan nan da nan wani sanyayya kamshi yafara tashi, Sannan yakalli kanshi a mirron tasakar ma kashi murmushi domin yasan shid'in had'addan _guy_ ne saida yakarema kannashi kallo tukun na sanna bayan yadauki mouth fresh yafesa abakinsa sannan yafita cike da kwarewa yaketaka steps din. Kai tsaye d'akin da *T J* yace" masa kayansa naciki yashiga, dai-dai lokacin da wata budurwar wacce bazata wuce shekara ashirin da biyu ba tafito daga toilet daure da towel iya chinya, farace wanda kana gani kasan takara da mai sosai sannan da alama Ita din yar san gayuce domin jikinta yanuna hakan, gashin kanta d'an dai-dai wanda yasha mai sai kyalli yake dagani yana samun kukawa sosai, bawata kyakkawabace ta'azo agani, saidai tanada matukar diri sosai kirjinta cike suke da nashanu saidi irin ruguda rugudan nan ne masu kama da me shayarwa lol. "Tana ganinsa tanufoshi da sauri cike da farinciki ganinsa tana fadin oyoyo my darling *TAFIDA*, tareda yin huggi dinsa tana cigaba da fadin I really miss u, shima rungumeta yai fuska dauke da annuri yace miss u two my baby Lina how far?...fine and u?...ta amsa mashi tareda tambayarsa tana me shafa kyakkawan sajansa, yace mata am fine, daga nan kuma sai suka fara kiss juna wanda yake nuna sunyi kewar juna aikam sosai suke kiss juna daga tsaye tamkar zasu cinye juna, ganin suna kokarin zubewa kasa yasa tuni suka fad'a kan bed inda yarabata da towel din jikinta yana shan nashanunta masu kama da kan jariri had'e da murzasu masu, sosai suka haukata kansu da romance chan takama mood dinsa tafaran sha aikam tuni yafara sakar mata sambatu dad'i, saida ta tabbatar yafita hayyacinsa sosai sannan tafara kokarin tura mood dinsa akasanta, aikam tamkar wanda aka cikar yad'ago zumbur tareda hankad'ata da mugun karfi har saida kanta yabugi kan gado, sannan yawatsa mata mugun harara cike da bacin rai cikin turanci yace....... _Tofa muje zuwa har yanzu fa ba'a fara wasan ba_ *MEENAL ko LUFHAT CE* _ALLAH kasa mucika da imani ameen ya hayyu ya kuma mu_ [8/10, 8:41 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 6️⃣-7️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""Lina "fyad'e zakiyi mun ne"?...da sauri ta girgiza mashi kai alamar a ah, "cikin d'aga murya yace to meye hakan kike kokarin yimun" eye?....dai-dai lokaci da tararrafo gurinshi da masifar sauri, "jikinta yana mugun rawa ko kad'an bata damuwa da bigewar datayi akai ba" saima kokarin sake rungumoshi take. Tureta ya sakeyi cikin sauri still fuskarsa murtik yasake fadin wai meye haka ne eye?.... muryarta tana rawa tace pls *TAFIDA* kayi sex dani yau kawai pls kaji?...,harara yabanka mata rai bace tareda jan dogon tsaki mtsw! yace Lina ke banzace wlh, "tsawon lokacin da muka dauka muna tare inda zanyi sex daki aida nayi, wanda da tuni hakan yazama tsohon zance ko?... Da sauri tace "eh haka ne to amma dan Allah muyi yau" kawai daga shi kuma bazan sake rokonka cewa muyi ba kaji?..., kyakkawan idonsa yatsura mata masu saka mutum yanatsu batare da yashirya hakan ba, aikam sosai ta tsorata da ganin yanayinsa abad'ili saidai kuma azahiri ko kad'an bata nuna taji tsoron ba. Asalima sake matsowa take kusa dashi domin kuwa tasaka aranta yau, kota halin 'ka'kasai tayi yanda zaya kusance ta yau dai sai taji kalarshi. "Yayinda shikuma sai kallonta takaici yake mata, yace wai ke" kina tsammani ni *TAUFIQ* zanyi sex dake"?...,"kai ta gyad'a da sauri tana me tsare shida idanunta dasuke cike da masifar jaraba, fuska murtik yabata amsa cikin turancin yace bakida hankali Lina nace" bakida hankali, shin Lina for what reason da zanyi sex dake eye?....yakarashe fadi da masifar karfi wanda yake nuna yahassala sosai. Cikin rawar murya tace saboda kai saurayi na ne ni kuma budurwar kace, cike da takaici yace hum! just dan kawai kina budurwata ina saurayinki sai nayi sex dake, saboda angaya maki nidin d'an iska ne ko bansa me nakeyi ba ko?...."To bari kiji ni ba dan isa bane dazanyi sex dake kinji ko?..cike da mamaki take kallonsa to idanshi ba dan iska bane, yasunan wannan abun dasukeyi?...take zuciyarta tabata amsa dacewa sunanshi iskancin. "Ka tsemata zancen zucin datakeyi yai dafad'in shin wai "ke Lina wace iri yar dakikiyace yarinyace ne dabata fahimtar magana tsawon lokaci ne, eye?...nafad'a maki nasake fad'a maki yanzuma bari nasake fad'a maki, tunda kinzama me kwakwalwar kifi tareda kama kunnanta yace ni *TAUFIQ* bazan ta'ba sex da wata d'iya mace ba idan ba *MATATA BA*, kinji ko?... wannan alkwarane nadaukarma kaina dan haka kicire tunanin aranki daga yau zuwa tsawon zaman da zamuyi dake cewa zanyi sex dake kinji ko?... Sannan yafisge boxer dinshi yafara kokarin sawa, da sauri tasake rike hannunsa tareda fadin dan *TAFIDA* ka taimake ni kay.....,tsawan daya daka matane yasata yin shuru. "Nunata yai da yatsa alamar kashidi nakarshe batareda yace komai ba, sannan yasa boxer dinsa har yamike still tasake rike hannunsa da sauri still jikinta yana cigaba da aikin rawa, tace pls *TAFIDA* kayi sex dani yau kawai, ido yarintse gaba daya tagama ahassalashi dan haka cikin hassala yafisge hannusa yace "wai ke wace irin mayyace ne" eye?...nace ba zanyi din ba ko dole ne?...da sauri tasake riko hannunsa still jikinta yana mugun rawa tace *TAFIDA* idan bakai sex dani yauba mutuwa zanyi. Cikin mugun jin haushinta yafisge hannunsa tareda shara mata azababban marin da yasataga taurari, sannan yanunata da yatsa cikin bacin rai yace aiko saidai ki mutu Lina idan har sai nayi sex dake ne zaki rayu ko?...to ko lallai bazaki rayuba mutuwa zakiyi, harma kiyi mushe domin kuwa wlh bazan ta'ba sex dakeba ke ba har abada. Nakuma fad'a maki bama "keba duk wata mace" idan har ba halal dina bace kinji ko?...kuma daga yau bani bake tunda romance din damukeyi bayyi maki ba sai dole munyi sex wanda ni kuma baya cikin tsarina, dan haka kije zanyi maki transfer kudinki sannan yafita rai bace yabarta nan rikeda kunci, hadeda mamakin marin dayai mata wanda bai ta'ba yin hakan ba sai yau. Sai kuma tamike zumbur ta nufi gurin jakarta wacce ke bude wasu kayanma duk a watse akasa, wani roba tad'auko tamkar joystick din namiji, sannan takoma kan bed takwanta tareda bude kafafunta tafara tura wannan roban acikin pp, dinta aikam nan take tafara ihu wanda yake nuna tana jin dad'in abin, tsawon lokaci kafin tayi lakwas tamkar ruwa yacita sai sauke numfashin take hadad'e da lumshe ido. "Sannan tamike taja towel tad'aura tanufi toilet wanka tayi tafito nan taciro wasu masiyatan kaya cikin jakar riga vest da siket mini, tasaka sannan tadauki after dressing baki me kauri tadora asama tafara tura sauran kayan cikin akwati. ********* Aban garen*TASLEEM* kuwa bayan sun idar da sallar magrib, sai suka fito, inda ta tuka tuwon kamar yanda *Innatar* tace tayi bayan tabarshi yasulala, sai takwashe inda tasama *Abbanta* acikin kularsa sannan tazuba nasu itada *Innanta*. sannan ta dora miya wacce taji kayan yaji daddawa da bushasshan kifi kamshi sai tashi yake, itama bayan ta tafasa sai takad'a kuka data d'andaddahu sai tasauke dai-dai lokacin da aka kira sallah isha'i, kasan cewar alokacin anrage ruwan saman saidai d'an yayyafin akeyi kad'an-kad'an. "Bayan tagama sai *Innanta* ta tayata kwasan abinci suka shiga cikin gida" kai tsaye d'akin *Innan* suka shiga da abincin, bayan sun idar da isha'in sannan *Innan* tace da *TASLEEM* din tazuba masu miya suci da alama sun sabaci tare. Bayan sun gama sai suka zauna anan d'akin *Innar suna fira wacce rabinta duk akan rashin dawowar *"Abbanta* ne dawuri", wanda suka danganta hakan da ruwan da akayi haka nan dai suka cigaba da firarsu me dad'i tsanakin uwa da 'yarta gwanin sha'awa. ******** Misalin karfe 9:10pm nadare *Abba* yai sallama atare suka amsa mashi yayinda *TASLEEM* tamike tafito da sauri, fuskarta daukeda annuri tanufi gurinshi dai-dai lokacin dayake kokarin ajiye wata yar tsohuwar mashin dinsa bajaj. Cike da farincikin ganinsa tace sannun da dawowa *Abbana*, ahankali yad'ago fuskarta dake nad'e da rawani irin na buzaye hannu yasa yawarware rawani, take kyakkawar fuskarsa me cike da kamala had'ed dattijantaka, ta bayyana wacce ke dauke da murmushi. "Shima tana kamadashi sosai daga fuska har zuwa tsayin tamkar yanda tayi kamada *Innanta*, wanda hakan zaya baka mamaki domin dashi da *Innanta* kamarsu d'aya tamkar yayada kanwa. Cikin nutsuwa yace yauwa sannu *TASLEEMAN* *Abba*, ya makaranta yakuma yagida?...duk lafiya lau *Abbanah*, yau ruwa yahanaka dawowa dawuri yace "eh da ruwan amma kuma har da zazzabi da yarufeni sosai, wanda yasa nakasa aikata komai dole nasha magani nad'an kwanta shine dalilin dayasa ban tahoba. "D sauri tarike hannunsa cike da tsanani kulawa had'eda tausayinsa tace Allah sarki sannun *Abbanah* to yajikin?...,cikin kwantar da hankali yace karki damu *TASLEEM* ai naji sauki sosai, tace sannu *Abbana* amma dai har yanzu da alamara zazzabi bai barka ba domin naji jikinka akwai zafi. yace karki damu duk gajiyace dan haka zaya barni ne insha'allah, dazaran naci abinci nayi wanka shikenan zakiga na walwale yakarasa fad'i fuska dauke da murmushi. Cikin shagwa'ba tace uhum! ai dama nasan duk wahalar aikin nan ne da ba'a biyanka akan lokaci, shiyasa nakeso kadaina yinsa amma ka kiya, murmushi yayi aransa yace yaro mankaza sannan yadafa kanta tareda cewa *TASLEEMAN Abbanta*, manya shin idan nadaina aiki meye zamuci?.... sannan kudin danake kokarin had'ada maki ki shiga makarantar nan ta'ake allura, yama sunanta?....ahankali tace school of midwife, yace yauwa to *TASLEEM* idan banyi aikin ba taya zan samu kudin eye...tace *Abbana* nidai nafasa domin wlh akwai kudi sosai, dan haka kabarshi kayi zamanka kahuta ni zan samu aikatau inayi ana biyana, idan kuma aka bani kudin a islamiyya na wanda muke koyarda yara sai muringa cin abinci dasu kawai ko?... yace a ah *TASLEEM* nibason kiyi wannan aikatau din karatu nakeso kiyi, kuma insha'allah indai inada rai da lafiya sai kinyi kinji ko?...cikin sanyin jiki Dana murya tace to nagode Allah yasa yabarmun kai. Murmushi yace tareda cewa to ameen amma dai karki manta Allah baya barin wani dan wani, kin kuma san da hakan tunda ke malamace ko?... Tace "eh *Abbana* nidai inason Allah yabarni daku har tsufa na, dariya yayi me kayatarwa yace Allah sarki *TASLEEMAN* *Abba da Inna* kenan idan mukaga jikokin muga har tattaba kunnena ko?... fuska tarufe da tafin hannunta cike da kunya tace "eh *Abbana* yace to shikenan Allah yasa hakan, yakuma cika maki burinki yabaki miji nagari tace ameen *Abbana*. "Tace to *Abbana* muje kaci abinci" idan kagama sai kayi wanka kasake shan magani, sannan ka kwanta kahuta kaji *Abbana* yace to yar albarka dai-dai lokacin da, *Inna* tace dadai yafi kam domin wannan firar taku bame karewa bace kasan cewar tun d'azu take tsaye tana sauraran firan nasu, murmushi sukai dukansu har da *Innan* wacce tajuya tashiga d'aki inda suka bi bayanta, *Abban* yana rikeda hannun *TASLEEM* kenan batada kawa ko d'aya haka batada aminiya, *Innanta ce* kawarta, yayinda *Abbanta* yazamo amininta kasan cewar duk wanda yara'beta sai yamutu. Sannan ba'a gulmarta domin idan kayima take zataji saboda rabin kan nan babu abinda ke ciki sai bataliyar aljanu,😂 wayanda da alama suke fad'a mata, wanda saboda tsabar kyanta yasa suka shigeta wanda saida akai da gaske sannan suka rabu da'ita saidai ba dukaba, domin wasu sunce bazasu fitaba suna nan tareda Ita zasu ringa kareta acewarsu wai aduk lokacin da za'a cutar da'ita, to bari dai muji wacece *TASLEEM* din?.... ********* *TASLEEMA JIBRIN BUZU* shine cikakken sunata takasance 'ya ga malam Jibrin buzu wato *Abbanta* da mahaifiyarta Harira wato *Inna*, gaba d'ayansu buzayan nijer ne da *Innan da Abban* yayan mace da namiji ne dan hakan ne sukeda kama d'aya, inda akai masu auran gidan tin asali iyayensu" talakawa talau kafin Allah yaimasu rasu dukkansu, inda sukabar su *Abban* da *Innan* wayanda Allah ya azurtasu da yara biyar mata uku maza biyu Tahir Basiru Hauwa Fatima *TASLEEMA*, kowa dai yasan buzaye da kyau to hakan ne ga ahalin su *TASLEEM* itada yan'uwanta kyawawa kwarai irin me daukar hankali. "Dukkansu basuda wani tseyaryya atsakaninsu", domin kuwa kowani shekara d'ayane atsakaninsu wato *Inna* iri haihuwar nan takeyi wanda ake kirada gwannan, yayinda *TASLEEM* ta kasance karamar acikinsu kuma auta yayinda duk tafisu kyau matuka, hakan sukai rayuwarsu cike da kaunar junansu gwanin sha'awa cikin rufin asirin Allah da taimakon yan buga-bugan da malam Jibrin buzu yake. "Suna ahaka ne Allah cikin ikonsa yajarabesu da mutuwar yaransu😭 uku mata biyu namiji daya, wato Hauwa da Fatima da Basiru sakamakon annoban daya auku akasar nijer na amai da gudawa,yayinda shikuma *TAHIR* aka kaishi wani kauye karatu saidai kuma achan kauyan daga sun tafi bara, shikenan kuma ba'asan inda yakeba, anyi neman shi amma ba aganshiba har yau shuru. "Hakan ne yad'agama *Abban* da *Inna* hankali musamman *Inna"* data kasance mace me matukar rauni, hakan yasa sukabaro garin nijer suka dawo najeriya alokacin *TASLEEM* shekaranta biyar aduniya, kai tsaye garin kwantagora suka sauka awani kauye me suna kamfanin bobi cikin sa'a suka had'adu dawani bawan Allah, me suna malam Idi yanada almajirai dayake koyardasu kararun allo babban mutum ne agarin kamfanin bobi. "Yanada iyali kuma mutumin kirkine, shine yabasu" gurin zama acikin gidansa bayan yafad'a masa komai game da abinda yafito dasu daga kasarsu, sosai ya tausaya mashi. Sannan yace masa dan Allah yataimaka yasamo mashi aikin dazaya ringayi, domin yaringa samun abinda zaya ciyar da iyalinsa. "Yace to badamuwa zaya samo mashi insha'allah, inda batareda bata lokaci ba yasamar mashi aikin gadin asibintin dake nan garin kamfanin bobi din, inda cikin rufin asirin Allah suke samun abinda zasuci ahaka rayuwa tamika har tsawon shekara biyu, alokacin tuni Allah yaima malam audu rasuwa. Hakan yasa zamansu yatashi agidan saboda rabon gado, sai suka koma zama acikin asibintin yayinda wani al'amari yake faruwa tin zuwansu wato kyan *TASLEEM* sai yazamo mata fitina, gatadai bawata babba ba tunda alokacin shekaranta bakwai amma kyanta yana daukar hankalin mutane sosai. Dama tin zuwansu kusan kullum kofar gidan malam audu cike yake da yara wai sunzoyin wasa da yar buzuwa ba indiya😂, yayinda wasu kuma suke cewa balaraba masar🤣 haka dai suke kiranta da suna kala-kala, yayinda za'a fitomasu da Ita suyi tawasa kasan cewar Ita din tanason yara yan'uwanta gatada d'an karan wayon. "Har bayan barinsu gidan malam idi har suka koma cikin asibitin, yaran basu daina zuwa gurinta wasaba yayinda *Abbanta* da *Innanta* kuma basu hanata wasa dasuba, kasan cewa suna matukar kaunar yar tilon yartasu data rage masu ko kad'an basu san abinda zaya 'bata mata rai. Saidai kuma sannun ahankali sai abin yarikid'a yakoma masifa ko kuma ce jarabawa, wanda za'a iyacewa Allah yajarabesu dashi domin kuwa sai yaza mana dazaran *TASLEEM* tafita suna wasa da yara yan'uwanta, sai aga yarinya tafadi koda za'a kwasheta barai, sannun ahankali hakan ta cigaba da faruwa har takaiga "yar babban likitan asibintin itama daga suna cikin wasa tafadi tamutu😳. "Dan haka sai akafara cewa dasu mayune" wai dama ai buzaye mayyu ne, dan haka dole subar masu garinsu idan ba haka ba zasu kashesu ta hanyar konasu da ransu😳, hakan yasa bashiri suka tattara suka bar garin kamfani bobi suka dawo cikin kwantagora da zama. Inda suka sauka unguwar yamma, sun had'u da wani bawan Allah me suna malam garba yabasu masauki, kwanansu biyu da zuwa garin kwantagora *TASLEEM* tafara rashin lafiya tamkar zata mutu, koda suka kaita asibiti gwajin farko likita yace kodarta ya lalalace duka dan haka sai anyi mata dashen idan bahaka mutuwa zatayi. Idan hankali iyayenta yai dubu to yatashi matukar tashi nan take *Abban* yace da likita yacire nashi d'aya asa mata, sai wani abin tashin hankali koda aka duba kodar *Abban* sai akaga d'aya ta lalalace d'aya kawai ke aiki, dan haka likita yace babu yanda za'ai acire nashi dole saidai wani za'asamu asamata, wanda idan har basuyi kokarin sama mata mafitaba cikin gaggawa to zata mutu, dan haka cikin tashin hankali *Abbanta* yafita neman mafita inda yabar *innanta* rungume da'ita tana kuka, tana cikin hakan ne Allah yakawo wani bawan Allah da aka fad'a mashi take yace acire nashi d'aya asaka mata, hakan ko akayi tasamu lafiya. Bayan taji sauki sai suke fad'a mata cewa wani bawan Allah ne yataimaka masu yabata magani taji sauki, kasan cewarta me wayau hakan yasa tarike mutumin acikin ranta wanda take matukar girmama shi, tareda bashi muhimmaci sosai domin ta tabbatar bayan iyayenta babu wani dayake kaunarta aduniya sama "dashin, tunda ya'iya sadaukar da rayuwarsa yataimaki nata rayuwar tasamu lafiya, dan haka ta taso akoda yaushe cikin yimasa addu'an samu nasara arayuwarsa takeyi. Yayinda tuni malam garba yasamawa *Abban* aikin gadi amakarantar GGC cigaba da rayuwarsu, wanda ko anan dinma hakance yaita faruwa wato dazaran *TASLEEM* suna wasa da yara sai wani yamutu, saidai kuma kasan cewar babban garine bakamar kauye ba sai ba'a kulada hakan ba, amma su iyayenta sun gane hakan daga gareta ne yake faruwa, kasan cewar tun lokacin dasukazo malam idi yafa'da masu yarsu tana dauke da manyan aljanu, wanda idan basuyi da gaske ba zasu zamo mata matsala arayuwarta wanda hakan ne ko yakasance, domin kuwa sune suke kashe yaran datake wasa dasu, da haka sai suka dukufa rokon Allah ya yayema yar tilon yarsu yarabata da mugayan aljanu tareda neman mata maganin aljanun inda cikin hukuncin Allah komai yalafa, amma saida sukasha bakar gwagwarmayar arayuwa, domin saida suka had'ada hanata fita wasada yara. Yayinda yaita aikin gadin agurare dayawa, wanda dashine suka tallafi rayuwarsu tareda wankau da kitson da *Inna* takeyi inda suke siya mata *TASLEEM* magani, sannan suka sakata makaranta islamiyya data boko inda kuma akai sa'a tanada kokari sosai take maida hankali akaratun. Lokacin data shekara goma kyanta sai yakara fitowa sosai wanda yaikokarin zama fitina agareta, hakan ne yasa *Abbanta* d'inka mata hijab manya har kasa tareda siya mata niqaf da safar kafa, harda ta hannu sai tana sakawa aduk inda zata wanda hakan ne yarage jan hankali maza zuwa gareta, ahakan rayuwar tamika cikin rufin asiri har tagama primary da secondary qur'ani kuma dama tuni tasauke. kuma duk da aiki gadin da kitson da wankau da *Innan* takeyi Allah yataimake su har suka siya d'an karamin fili a unguwar nasarawa, inda sukayi ginin d'akuna biyu d'aya nasu d'ayan na *TASLEEM* wacce ta taso cikin nutsuwa, da kamun kai had'eda ladabi da biyayya gatada girmama nagaba da ita tanada kunya sannan gad'a karan tsoro tamkar farar kura😂, saidai wani lokaci tanada tsiwa hakan yasa bata barin sai ta kwana domin idan bata gadama ba dakace mata kule zatace casss!., *TASLEEM* kenan zan'kaleliyar budurwa sankowa kin wanda yarasa, amma batada saurayi kod'aya bawai dan batada masoya bane, kawai dai bata sauraran su ne gudun kar wani abin yasa mesu" da haka daga Ita sai *innanta* da *Abbanta* take rayuwarta. Ganin yanda iyayenta sukaita fad'i tashi akan rayuwata ta inganta, yasata tashi zuciyarta cike da tsanani kaunarsu da tausayinsu, tana kuma kaunar talaka sosai had'eda tausayinsa aduk inda yake, yayinda ta tsani duk wani me kudin dayake kyamar talakawa musamman *TAUFIQ*, sosai ta tsane shi, wanda bata ta'ba ganinsa ba saidai jin labarinsa datakeyi nakin talakawa dayake, agurin *Abbanta*, kasan cewar akamfanisa yake aiki tsawon shekara hudu kenan saidai kuma ba'a biyansu albashinsu akan lokaci, domin kuwa wani lokacin har sai anshiga wani watan yakwana goma koma fiyeda hakan kafin abasu albashinsu. Hakan yasa tayi mugun tsanar *TAUFIQ* din, musamman da har yau wata d'aya da rabi bai bawa *Abbanta* kudinsa ba gashi dasune yaza bata tasiya form nashiga makarantar ungozoma, shiyasa d'azun data had'u dasu tayi tasakar masu magana cike da tsana dajin haushinsa, wannan kenan. _Cigaban labarin_ Bayan *Abban* yayi wanka yaci abinci *TASLEEM* tasake bashi magani yasha, yakwanta ba tareda yatsaya yin firaba saboda bajin dad'i sosai karfin hali ne kawai yakeyi, dan haka sai *TASLEEM* din tayi masu saida safe tanufi d'akinta takwanta zuciyarta cike da tausayin *Abbanta* tareda yimasa fatan samun lafiya. ********* Aban garen *TAUFIQ* kuwa da yafito daga d'akin da Lina tayake kai tsaye d'akinsa yanufa fuska ba annuri, domin sosai yakejin bacin rai acikin zuciyarsa toilet yashiga yai wanka tareda na tsarki sannan yafito daureda towel, saida yasake feshe jikinsa da turare sannan yanufi wedrof wani boxer din yasake sakawa sannan yadauki wata rigar barci me igiya yasaka tareda kama igiyar rigar yakulle snnan yasaka wasu takalma masu gashi asama sannan yafito. "Inda yabi wata yar kofa wacce kai tsaye takaishi part din *Momma* da sallama yashiga falon, su hussy suka amsa wayanda suke zaune suna kallon t-v, sannu sukai mashi ya amsa tareda tambayarsu *Momma* fa?...sukace tana cikin d'aki dan haka yanufi d'akin. Bakinsa dauke da sallama yashiga amma ba a amsaba, saidai yaji karan ruwa atoilet hakan yatabbatar mashi tana ciki kenan dan haka sai kawai yakwanta akan gado tareda lumshe ido, sosai yakejin bacin rai abinda Lina tayi mashi tsaki yaja mtsw! yace aikin banza kawai, mutum mayazo yasamu mata kawai yai auransa yadaina kwashan wayan nan yan iskan "matan wayanda basuda aiki saidai ayi sex dasu. "Kai Allah kabani mace ta gari nayi aurena nahuta, dai-dai lokacin da *Momman* tafito daga toilet tana fadin ameen! ameen!! Danlele na kasan cewar taji maganarsa takareshe. Tashi yai daga kwance yana murmushi yace *Momma* kinfito?...tace "eh danlele na nad'an watsa ruwa ne, tana me zama kusa dashi tace har kayi shiri kwanciya kenan?...yace eh wlh *Momma* nagaji sosai, "eyya sannu to ya'akai ne?...lafiya lau *Momma* ina fata dai kana shan maganinka yanda yadace?.... cikin murmushi yace "eh *Momma* inasha, to karinga maida hankali banaso kana wasa da lafiyarka kaji ko?...yace to *Momma* insha'allah zan kiyaye, tace yauwa to ina fatan dai aikin da kuma kasuwanci komai yana tafiya dai-dai?..., "eh alhamdulillahi *Momma* komai yana tafiya dai-dai da yardan Allah tareda addu'o'en dakike mun, to masha'allah Allah yakarasa albarka cikin harkokin naka, yakare mun kai daga sharrin mutum da aljan yace ameen *Momma* nagode sosai, Allah yakara maki lafiya danisan kwana. Cikin dariya tace to ameen danlele na shin nidai har yanzu wai baka samu wacce hankalinka yakwanta da'ita bane?...yace *Momma* ban samuba pls nidai ki cigaba dayi mun addu'a Allah yabani mace takwarai kinji?...yakarasa fad'a cike da tausayin kansa wanda yake nuna cewa yau yafara gaji da abinda yake aika tawa. fuskarsa tareda cewa karka damu insha'allah yanda kake yaron kirki, me biyayya ga iyayansa haka zaka samu matar kirki kaji danlele na?..., kai ya gyad'a alamar to tace yauwa to kashi kaje ka kwanta kahuta yace to *Momma* tareda mikewa yai mata sai dasafe yafito. "Yana shiga part dinsa Lina nafitowa ckin shirinta na tafiya hannunta jaye da akwati, kuri tayima kyakkawar fuskarsa wacce take tamke babu annuri sosai takejin haushin kanta nayanda talike masa yake wulakanta ta, musamman aduk lokacin data nemi yai sex da'ita wanda bayau yasaba yimata hakan ba, ko dayake balai finsa bane laifin zuciyarta ne datake mugum kaunarsa. Cikin sanyi murya tace am going cikin hassala yace go now sai me?...kuna nan dayawa agari kamar jamfa ajos, tunda ke bazakiyi mun abinda nakeso ba shikenan, akwai wayanda zasuyi mun na biyasu tunda aikin ne nakudi ko?.... ahankali tace to shikenan naji zan ringa yimaka abinda kakeso bazan sake cewa kayi sex dani ba, fuska had'e yace naji kije sajan joy yakai ki sai na nemeki sannan yahaye sama, ahankali taja akwatinta tafita zuciyarta cike da kudirin zataje ko nawa zata kashe, akanshi dan yai sex da'ita saita kashe wanda kuwa shida kansa zaya nemi yai sex din da'ita, tofa🤔 ko zatayi nasaran hakan?...to kafin hakan yakamata muji wai wanene *TAUFIQ TAFIDA ne* ko?... *Wanene TAUFIQ?....* To muje zuwa inda za'a fara wasan. *MEENAL or LUFHAT* _ALLAH yakasa mucika da imani ameen ya hayyu ya kayyu mu_ [8/10, 8:41 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 8️⃣-9️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""*TAUFIQ RASHIDI TAFIDA* hakane cikakken sunansa, asalin mahaifinsa Alh RASHIDI TAFIDA bayarabe ibadan nan, "saidai alokacin dayake raye bazaka ta'ba cewa shid'in bayarabe ba ne". Kasan cewar mahaifiyarsa me suna Aisha bahaushiyace gaba da baya, kuma mutumiyar kwantagorace mahaifinta babban malamini anan garin kwantagora. "Fataucine yakawo mahaifinsa kasar niger" wanda yakasance shine bayarabe gaba da bayansa, me suna Alh TAUFIQ inda Allah yahadasu da Aisha sukai aure yatafi da'ita kasar ibadan, "kasan cewar dama yanada mata biyu achan ibadan din wayanda suka kasance dukkansu" yarbawa Bose da Madina. "Hakan yasa Aisha bataji dadin zama da kishiyoyinta ba ko kad'an" wayanda suke da yara uku dukkansu maza Bose nada biyu Tajuddin alokacin shekaransa goma sai Fataye shikuma shekaransa takwas, yayinda ita Madina tanada d'aya Biyola shekarza biyar, inda itama Aisha cikin hukunci Allah tasamu ciki tahaifi d'a namiji. "Wanda yaci suna ABDUL-RASHIDI, shine suke kiransa RASHIDI wanda tun daga shi batasake haihuwa ba, yayinda Allah yajarabi Alh TAUFIQ da matukar kaunarsa RASHIDI, hakan ne yajamasa tsana agurin yan'uwansa, haka dai sukai rayuwa shida mahaifiyarsa babu dad'i agurin yan'uwansa saidai gurin mahaifinsa. "RASHIDI yanada shekara goma biyar mahaifinsa yarasu hankalisu yatashi shida mahaifiyarsa, bayan kwana biyu yan'uwansa duk suka handame komai dayashafi gadon da mahaifinsu yabar masu. "Sannan sukai kokarin kashesu dan haka tadauko d'anta RASHIDI suka dawo kwantagora kasarta gurin iyayanta" anan yakarasa karatunsa inda yakaranci fannin kasuwanci bayan yagama, sai yasamu aiki yanayi inda sunnu ahankali kuma yafad'a harkar kasuwanci. Alokacin tuni yai aure inda ya auri wata kyakkawar basullu'ba me suna Saudatu iyayata duk yan kwantagora ne, wato *Momma* kenan inda Allah ya azurtasu da kyakkawan d'a daya wato *MUHAMMAD TAUFIQ*, wanda yataso cikin tsananin so da kauna ga iyayensa wayanda suka bashi matukar gata, duk abinda yakeso shi sukeyi masa ko dan sunga shikad'ai ne dasu musamman Daddysa sosai yake kaunarsa. "Hakan yasa yatashi shagwa'ba'bben yaro ga *Momma* "irin matan nan ne, masu nuna tsanani so da kaunar yaransu agaban kowa", sannan kad'an basusan abinda zaya ta'ba masu yara, hakan yasashi kara shagwa'bewa saidai kuma duk da hakan tabashi tarbiya sosai yanada biyayya sosai haka zalika yanajin tsoron iyayensa musamman Ita domin bata da wasa, yanada hazaka sosai yanada shekara goma sha uku yasauke qur'an. ******** "Alokacin da *TAUFIQ* ya shekara goma shabiyar ne iyayensa sukai wani mummunan fad'an da harta kaisu ga rabuwa, kuma babu wanda zayace ga abinda yahad'asu, bayan sun rabun sai *Momman* tanemi da Daddya yabata *TAUFIQ* din tarikeshi agurinta dan ta CIGABA da bashi tarbiyya, yace bazaya bata ba hakan yasa tashi fushi tafita harkarsu shida d'an nasa. "Bayan shekara daya da rabuwansu tayi aurenta akano, yayinda shima yai auransa awani kauyan gwarawa inda yaje buga masu burtsatse, yahad'u da wata bazawar me suna larai wacce takasance bagwara mahaifinta yakasace tsoho sosai gashi talaka talau, dan ko abinda zasuci yanai masu wahala matuka, gashi bayan Laran akwai wasu zawarawan har uku agabansu hakan ne yaba Daddy *TAUFIQ tausayinsu" shine ya auri Laran, bayan yataimaki mahaifinta da buhu buhun abincim Larai irin manyan matan nan ne masu kama da maza dan haka tsaye take. Saidai kuma bayan kwana biyu dayin auransu sai tafara gallazama *TAUFIQ* wahala sosai, kasan cewar alokacin daddy baya zama gida sosai yakanyi wata uku hudu bayanan saboda harkar kasuwancisa wanda Allah yasama albarka acikin harkar sosai ya mallaki kadarori masu yawa , aciki harda kamfani dayake dashi anan cikin garin kwantagora saidai babu wanda yasan dashi, yakuma sanar mawa yana dashi sai mahaifiyarsa data rasu tuni sai ko tilon d'ansa *TAUFIQ* duk da yakasace yaro alokaci, amma hakan yafad'a masa tunda yasan shid'in ba me magana bane. Sosai Larai take gallazama *TAUFIQ* tamkar ba ubansa take aureba ko kamar dai ba tasan inda yafito ba, hakan yasa yake mugun tsoron ta sannan sai tayita girka abinda bayaci sai tace sai dole yaci, idan baiciba tayi mashi shegen duka ta kumace idan yafad'awa Daddy sa sai ta kasheshi kasan cewar tasan yana mugun tsoron mutuwa, dan haka sai yana tsoron fad'awa daddy nashi dan karta kashesa kamar take fad'a. "Yayinda agaban daddy tayita bashi kulawa", da zaran taga yafita kuma sai tad'ora daga inda ta tsaya duk yabi yarame yafita hayyacinsa, idan Daddysa yadawo yana tambayarsa, babana me ke damuka?...naga sai ramewa yakeyi sai yayi shuru, kasan cewarsa da miskili idan yaga daddy yamatsa masa da tambaya sai yace bakomai. ******** "Ahakan rayuwa tamika tsawon shekara biyu, inda kuma sannu ahankali *TAUFIQ* yakara zama shuru-shuru sannan tuni yadaina tsoron larai haka zalika yadaina tsoron mutuwar, tunda da wahalar datake bashi garama yamutu da yaringa yashanta, dan haka zuciyarsa tabushe sosai wacce take cike da kuncin na abinda matar babanshi take mashi had'eda mugun tsanarta aransa. Saidai kuma duk abinda kakeyi aboye watarana sai dubunka tacika,Allah yabayyana ka watarana duniya taganka hakan yakasance ga Larai wataran tayi girkin abincin da *TAUFIQ* din bayaci, tace sai dole yaci shikuma yace bazayaciba saidai ta kashesa hakan yasa tadauki faskareren hannunta, tashara masa wani mahaukaci marin dasai da jinsa yadauke na tsawon shekaru. Sannan ta tureshi yafad'i dai-dai lokacin da daddysa yashigo agabansa yafadi cikin tsanani mamaki yaduka yad'agosa, saidai tuni *TAUFIQ* din yasume yayinda kunnasa yake fitarda jini cike da tashin hankali daddy yake kiransa da babanshi, saidai ina baisan yanayi ba hakan yadaukesa yakaisa asibiti. Inda likitoci suka dukufa akansa sunyi nasaran ceto rayuwarsa tareda tsayarda jinin dake fita ta kunnansa, saidai sun sha mamaki domin kuwa sun gano yana dauke ciwon zuciya, wanda yanuna tsananin damuwar dayake ciki ne yahaifar masada hakan idan kuma har aka CIGABA da barinsa cikin damuwa to tabbasa za'a rasashi. Sosai hankalin daddysa yatashi dajin hakan, bayan kwana biyu aka sallamasa suka koma gida inda daddy ya CIGABA da kulawa da yaronsa, kasan cewar tin ranan da abin yafaru yasaki Larai saki uku bayan yaimata d'an banza duka tunda yaji irin abubuwan da tayi tama tilon d'ansa, agurin megadinsa wanda tasan yasani amma sai tace idan yafad'a sai takulla masa sharri, hakan ne yasa baita'ba fadawa daddy ba sai da dubunta yacika. Saida wani abin tashin shine tunda *TAUFIQ* yaji sauki sai baya magana, hakan bai wani damun daddy ba tunda dama yasan shid'in ba ma'abocin yawan maganar bane, to kuma saidai abin yayi yawa sosai hakan yasa hankalina yafara tashi saboda sai yazamana idan yanayi masa magana bayaji harsai yata'basa sannan yake gane dashi yake. "Ranan dai daddy yakama fad'a dashi dagangan dan yagane meyake hanasa yin magana, sannan idan akayi masa baya mayarwa baki *TAUFIQ* din yabud'e zayai magana amma sai yakasa, sai kawai yafashe da kuka hakan ne yasake tayarma daddysa hankali, inda shima yafashe dakuka tareda nadamar auran Larai wacce yalakama yar matsiyata. "Abu kamar wasa *TAUFIQ* yazama kurma domin kuwa bayaji kuma baya magana, babu kasar da daddysa bai kaishiba dan yaga yakoma yanda yake da amma ina hakan bai samuba dole yahakura, inda sukaci kuka sosai shida *TAUFIQ* din yayinda kuma inda tuni aka mai dashi makarantar kurame ya CIGABA da karatunsa achan. _Kai bari dai nayi maku posting din haka nan tunda kun damu_ To amma dai muje zuwa nasan dai ko yanzu zaku matsu kuji ya'akai *TAUFIQ* yakoma yin maganar ko?.... *MEENAL or LUFHAT* _ALLAH kasa mucika da imani ameen ya hayyu ya kayyu mu_ [8/10, 8:41 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 🔟-1️⃣1️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""Haka nan rayuwa tamika *TAUFIQ* yana cigaba da shan maganin ciwon zuciyarsa yana kuma samun sauki, inda kuma daddysa bai fasaba gurin cigaba da nema mashi magani dan jinsa da maganarsa yadawo, yayinda kuma yake cigaba da karatunsa amakaratar kurame dayake garin Minna. "Wanda hakan yasa daddy yatattara yakoma minnan dazama", acikin d'aya daga gidajensa kasan cewar yanada gidajen da filaye achan minna din dayawa, sannan kuma dama yana kokarin bud'e wani kamfani. "Dan haka ne yasa gaba d'aya hankalisa yakoma achan din, kasan cewar bayada nauyin kowa akansa" saboda tunda ya rabuda "Larai bai sakeyin wani auren ba asalima jiyai dukkan wata mace tafita aranshi". Dan haka yacigaba da kulada tilon d'ayasa *TAUFIQ* wanda yake mugun tausayinsa, yayinda yakeji mugun haushin kanshi domin tuni yad'ora alhakin abinda yafaru da *TAUFIQ* din akansa, wato inda bai auro larai ba da duk hakan bata faruga d'anshi ba wanda yakasance shine rayuwarsa. Haka zalika tun ranan da hakan tafaru yakejin so da kaunar *TAUFIQ* din suna sake karuwa acikin ransa, shiyasa yanika abinda yake masa sosai akan nada, duk abinda yafa'a yanaso yimasa yakeyi harda wanda ma baifad'aba yimasa yake, duk dan yafaranta masa yakuma cire masa damuwar abinda yasame shi, dan haka ko motsin *TAUFIQ* din zayi sai kaji Dadady yace banan me kakeso nayi maka?....haka dai yaketa kuladashi cike da tsananin so da kauna had'eda matukar tausayi. "Yayinda agefe d'aya kuma yana cigaba da kasuwancisa cikin sa'a da nasara, domin kuwa tamkar ana zubawa arzikinsa taki, sai sake habbaka takeyi,wanda hakan yanada nasaba da taimakama mabukata dayakeyi ne domin yakware sosai aharkar taimakon bayin Allah. ********* Ahaka dai rayuwa ta cigaba da tafiya har *TAUFIQ* yagama karatun secondary amakaratar kurame, tunda har alokacin baya magana saidai kamar ansamu cigaba tunda yana gane abinda mutum yafada, ahakan dai ya cigaba da karatun a Gallaudet university washington dc dake U S A, kasan cewar school din na kurame ne wanda daddysa ne yanema mashi inda yabukaci yakaranci fannin kasuwanci, dan yad'orasa akan harkan dukiyarsa bayan tsawon shekara uku yakammala yadawo gida nigeria. "Inda daddy yace *TAUFIQ* ya huta tukun kafin yafara nuna masa harkar kasuwanci", ahakan ne kuma akai indan yasha hutunsa saidai duk inda daddy zaya tare suke zuwa, bayan ya hutan natsawon wasu watanni sannan daddy yafara nuna masa harka kasuwancin, wanda duk da kasan cewarsa kurma hakan bai hanashi gane kan kasuwancin ba domin shid'in me matukar basira da fasaha ne, had'eda kwazo inda sosai daddy yakejin dad'in hakan. ******** "Ana haka kwasam sai ga yan'uwan daddy sun zo mashi tsiya-tsiya", domin kuwa babu abinda da sukazo dashi dagasu sai kayan jikinsu, kallo daya zakai masu kagane suna cikin kuncin talauci matuka, abu ga d'an uwa yana ganinsu duk sai yaji tausayinsu yaka mashi inda yaga duk sun tsufa alamar dai suna cikin wani hali narashi, wanda yake nuna suna kuma matukar naiman taimako. "Saidai kuma alokacin yai matukar mamakin yanda akai sukazo gareshi", bayan tsawon shekarun dasuka zaluncesa shida "mahaifiyarsa suka hana masu gadonsu, bai tunanin suna tuna cewa ai akwai wani d'an uwansu *ABDUL-RASHIDI ba amma kuma sai gasu sunzo gareshi, alokacin da shima yafidda tsammani cewa yanada wasu yan uwa aduniya. "Sosai daddy yatarbesu cike da jin dad'i domin harga Allah yai matukar farincikin ganinsu", inda yaketa kiran sunansu d'aya bayan d'ayan boda Tajuddin boda Fataye boda Biyola, tareda rungumarsu yana fad'in ashe zan sake ganiku?...suma cikin farinciki suke bashi amsa. Saida sukayi sati biyu sannan sukai haramar tafi inda ya had'ama su shatara ta arziki, tareda damkama kowane ma'kudan kudi yaja jari sannan suka koma ibadan. "Abinda daddy bai sani ba wani d'an abokin kasuwanci mahaifinsu ne" me suna malam Barau, yaje har ibadan yafad'a masu "cewa aid'an uwansu" yanacan yai arziki sosai, kuma bayada kowa mahaifiyarsa tuni tadad'e da rasuwa, hakan yan'uwanta duk sun rasu sai wani baffansa kwara d'aya shima yatsufa sai ko d'anshi kwara d'aya, wanda shikuma kurma ne bayada wani amfani dan haka suzo suci dukiya haka ne yasa sukazo. "*""**""""**** "Sai kuma sunnu ahankali sai su boda Tajuddin suka kama zuwa gurin daddy" wanda ba'a rufe sati biyu ukun sunzo, hakan kuma zayai masu shatara ta arziki yabasu sai kuma suka fara shawarar kauda daddy adoran kasa, domin su cinye dukiyarsa wanda kuma malam Barau ne yakawo wannna shawaran, cewarsa mutum me matukar kyashi da bakinciki had'eda hassada wanda dama yadad'e yana bakincikin dukiyar da Allah yabawa daddy. Dan haka yana kawo "masu wannan muguwar shawara batareda bata lokaciba suka d'auka", tunda damasu dinma suna bakin ciki da dukiyar da Allah yaba d'an uwan nasu nasu gashi kuma duk abinda sukace yaimasu yanayi amma, ahakan sukai kokarin ganin bayansa. "Saboda haka sai suka fara aika masa da barazana ba tareda sun bari yagane cewa sud'in bane, abinda basu saniba tuni yasan sune shidai dayaga haka sai yasamu lokaci yadauki *TAUFIQ* sukazo kwantagora, inda suka sauka awani gida wanda *TAUFIQ* bai ta'ba sanin cewa daddy yana dashi ba sai aranan. "Bayan sun huta sai yadauko wasu takardun yace babana wannan gidan nawane bayan megadi babu wanda yasan inadashi, dan haka na mallaka maka shi duniya da lahira duk lokacin dakatashi kazo kazauna. "Ga takardun gidan nan sannan wannan takardun dakagani takardun dukkan kadarori na ne dana mallaka, nan yabashi yakumace karyasake yabawa kowa, kodasu kawunnasa ne wato su boda Tajuddin, sannan yabashi wata laptop yace akwai sauran dukkan wasu bayanai nasa nasirri acikin nan, da yayi tunanin nasake ba lauyana Lawai to amma sai yaga kamar yafara yima zagon kasa dan haka yabarsa da takardun gidajena guda biyar kawa. Sannan yasake sanar dashi cewa amma akwai wani "abokinsa tsohon sojaye kuma lauya ne zaya sake sanar da shi sauran komai nashi danke gurinsa, domin shikam yayarda dashi dari bisa dari kuma ya tabbatar bazaya ta'ba cutar dashi ba, yace kaji ko?....Babana inda *TAUFIQ* yad'aga mashi kai domin tuni yake gane dukka maganar daddy nasa fiyeda na kowa. "Bayan yin hakan da kwana biyu daddy yakwanta yarasu batareda wata rashin lafiya ba, wayyo zokuga tashin hankali agurin *TAUFIQ* yai kuka kamar me domin alokakin yai matukar shakuda daddysa fiyeda tunanin me karatu, wanda har saida hakan yasa yakwanta rashin lafiya sosai kamar zayabar duniya saida yai sati biyu yana jinya. "Wanda alokacin *Mommace* tayi jinyarsa kasan cewar tazo gaisuwar daddy, wanda itama sosai taji mutuwar tayi kukan rashin ubadan d'anta tareda shiga mugun tashin hankalin, ganin halin da *TAUFIQ* din yake ciki narashi jin dayin magana, kasan cewar tun lokacin da tayi auran tayi fushi daddy batasake bin takansu ba, duk da alokacin taji labarin abinda matar baban *TAUFIQ* din tayi masa sai ko kad'an batayi tsammani abin yaka hakan ba. "Alokacin tayi kuka sosai inda tayi nadamar barinshi, to amma sai tadangana hakan dacewa hakan Allah yatsarsa mata musamman data kalli yan biyun yarata, kasan cewar alokacin tana goyonsu Hussy wanda ta tabbatar rabonsu" ne yarabata da mijinta uban d'anta, wanda taso fiyeda kanta". Saidai tana cikin jinyar *TAUFIQ* din aka aiko mijinta bayada tafiya sosai, wato babansu Hussy din wanda ashe dama tabaro bayada lafiya saidai baiyi tsanani ba, kasan cewar tanada "yar'uwar zama sai batayi wani damuwa sosai ba to kuma bayan zuwanta kwantagoran ne ciwon yai tsanani. Bayan ta tabbatar *TAUFIQ* yaji sauki sosai sannan takoma kano, badan taso barin *TAUFIQ* din ba saidan babu yanda zatayi saboda yan'uwan daddysa sunan nan, wato su boda Tajuddin wayanda sune ke da hakkin rikeshi amatsayinsu na yayanni ubanshi. "Bayan kwana biyu da tafiyar *Momma* sai su boda Tajuddin, sukace* da *TAUFIQ* yashirya sukai shi chan ibadan yaga sauran dangin daddysa, kai ya gyad'a masu alamar to inda suka shirya suka tafi saidai suna fita garin kwantagora, dai-dai shiga wani kauye da'ake kira rafin gora suka shiga cikin dajin kauyan suka tsaya tareda fito dashi,cikin maganar kurame yake tambayarsu ina ne nan suka kawoshi?.... basu bashi amsa ba sai suka rufesa da duka tako'ina suke dukansa, su shidda boda Tajuddin boda Fataye boda Biyola da yarasu biyu Abdussamad da Kayode, wayan da suma suna jin mugun haushin *TAUFIQ* din, sannan wani abin mamaki harda Alh Barau hakan sukaita dukansa tun yana ihu har yadaina, inda sukai masa jina jina suka tabbatar yamutu sannan suka tafi suka barshi nan yashe kasa. ****"*"*"**""* Har yamma lis *TAUFIQ* yana yashe akasa, sai gawani bawan Allah yadawo daga gona yaga mutum kwance magashiya, salati yai tareda daukarsa yatafi dashi gida nan yaimasa wasu yan dabari har yafarfad'o, saidai yaitayi masa magana amma bai tanka masa ba hakan nan dai yayita jinyarsa har tsawon sati biyu. "Inda yaita samun sauki sosai saidai har lokacin baya magana hakan yasa yafara tunanin kila kurmane, mutumin me suna malam isah yanada yara uku maza biyu audu da sale da mace d'aya ramma wacce, tareda Ita da babansu sukai ta kulada *TAUFIQ* din wanda tunda taganshi taji tana kaunarsa aranta. "Hakan shima babansu sosai yaji yana kaunar *TAUFIQ* din har cikin ransa, domin yakula yanda natsuwa hakan ne yasa yake bashi kulawa sosai har yasamu sauki sosai, saidai kuma agurin su sale da audu tunda sukaga babansu hankalishi yakoma gurin *TAUFIQ* din sai sukaji sun tsanesa sosai. Nan suka fara tunanin yanda zasuyi yabar masu gidansu dan haka sai suka bari, bayan baban nasu yaje daurin aure wani kauye, itakuma Ramma taje raka mamasu unguwa sannan suka shiga d'akin da *TAUFIQ* din yake kwance suka fito dashi, cike da tashin hankali yake kallonsu kafin duk yayi wani yinkuri suka rufar mashi da duka, da sauri cikin lallausan muryarsa yafurta kalmar innalillahi'wa'inna'ihaiharraju'um! menayi maku zaku hauni da bugu eye?... "Cike da mamaki suka kalli juna tareda fad'in shege wai dama kana magana?...,shine sai ayitai maka magana amma kayi banza da muta ne saboda kai ga d'an iskan birni ko?...domin wlh daganinka birni kafito dan haka yau zakaci ubanka, suna kokarin cigaba da bugunsa ciki zuciyar da takulesa, yace wai kuma kasheni zakuyi kamar yanda "wayan can azzaluman sukayi yinkurin yi eye?...kallon juna sukai sukace au akwai wayanda suyi yinkurin kasheka kenan?...., banza yai dasu hakan yasa sukace kaga malam mu bazamu kasheka ba zadai mu jibgeka ne koshi saboda ka mallake mana babanmu, yanzu baya kula mu saikai dan haka mukeso ka tattara naka da naka kabarmana gidanmu, ko audu inji cewar sale inda yace kwarai kuwa idan ba haka ba kuma wlh mudin ma saimu kasheka ne. "Ido yazaro cike da tsoro yace ku kasheni kunsan koni wanene?...sukace mu ina ruwan mu dako kai wanene mudai kawai kabar mana gidamu, cikin sanyi murya yace to zaya tafi amma subari baba yadawo yaimasa godiya sannan yasallame shi, sukace bazasu yarda ba dole sai yatafi domin idan har "baban yana nan zaya hanashi tafiya ne, dan hakan yad'auki d'an abinda yasan nashine wanda baban ne yabashi, har yafito zaya tafi saiga baban yadawo. cike da mamaki yakallesa yace a ah yaro meyai zafi haka har zaka tafi ba tareda kajira nazo munyi sallama ba eye?...,cikin sanyi murya yace kayi hakuri baba tafiyar tazama dole ne agareni nagode sosai da kulawarka agareni, Allah yasaka da alkhairi insha'allah zan dawo yace to shikenan yaro Allah yasa, amma kafin katafi kafad'a mun sunanka, sannan kasanar dani ko kai wanene. "Yace baba sunanan *MUHAMMAD TAUFIQ* sannan nidin bakowa bane, nafito fataucine sai na had'uda barayi suka kwace mun d'an abinda ke gareni, sannan sukai mun duka shine katsinceni yace Allah sarki Allah saka maka, Allah kuma ya albarkace ka yatsareka daga dukkan sharrin mutum da aljani, yace ameen, sannan yaciro kudi acikin aljihun rigarsa yabashi yace yahau mota yakarba tareda sakeyin godiya sannan yatafi. ***""***** "Aban garen su boda Tajuddin kuwa bayan sun tafi sun bar *TAUFIQ*, komawa gida sukai inda suka tsara shirinsu sosai akan duk wanda ya tambayi *TAUFIQ* din, sannan suka fara shirin tattara dukiyar daddy dan su handame, lauyansa suka nema wanda dama daddy yace yana ganin yafara yimasa zagon kasa, inda suka bukaci daya basu dukkan takardun dukiyar daddy dayake gurinsa. Nan yace zaya basau amma sai shima sun bashi wani abun, basuyi musuba sukace "eh zasu bashi, inda cikin lokaci kankanin akasa gidanje akasuwa har an siyar da gida biyu da motoci uku, sun fara bushasha dakudi. sai ga sammaci daga kotu ankawo masu, cewa ana tuhumarsu da kashe d'an d'anuwansu sannan sun na saida gadonshi. Alokacin da suka samu sammaci sunyi mamaki, sannan suka isa kotu kuwa sunyi matukar tsorata wanda yasa saida sukayi matukar girgiza had'eda shiga tashi hankali saboda gani *TAUFIQ*. Wanda shikan alokacin da yabaro kauyan da suka tsincesa mota yahau yace akawoshi kwantagora, inda yahau mashin kai tsaye yakaishi gidansa wanda daddy ya mallaka mashi megadin yabud'e masa, Kallon d'aya yaganesa bayan sun gaisa yashiga ciki. "Kwana biyu yai yagama abinda zayai agidan, sannan yasallami megadi bayan yace mashi sai bayan kwana biyu zaya dawo, sannan yafito inda yahau mota yatafi Minna yasauka ad'aya daga cikin gidajensu, baije wancan gidan ba domin yasan suka chan washegari yanemi gidan lauyan da daddysa yafad'a masa, cikin sa'a kuma yagane inda yaimasa bayanin koshi wanene yace koda baka fad'iba nasan ko kai wanene, duk da cewa ban ta'ba ganinka ba amma naga kamar dakai Alh RASHIDI TAFIDA saidai kuma nayi mamakin yanda akai naganka darai sannan kuma kana magana, alhalin yafad'a mun cewa kazama kurma haka ne ko? yace "eh haka ne saidai kasan Allah almusauwuru ne me sauya Al'amurasa alokacin dayaso, shine yadawo mun da maganata kamar da. Yace haka to amma ya'aikai gaka darai amma yau tsawon sati biyu KENAN anata nunaka a t-v cewa ka mutu, wanda kuma tuni mutane sun tabbatar da mutuwar taka, cike da tsananin tashin hankalin*TAUFIQ* yakallesa cikin tsoro yace?.... Muje dai zuwa har yanzu fa ba'a fara komai ba ahaa *MEENAL OR LUFHAT* _ALLAH kasa mucika da imani ameen ya hayyu ya kayyu mu_ [8/10, 8:41 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 1️⃣2️⃣-1️⃣3️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""Yah! robbi yanzu kana nufin ni *TAUFIQ* ake tanunawa a t-v cewa na mutu, har kuma mutane sun yarda da cewa "eh na mutum?....,yace kwarai kuwa da gaske ni kaina tun ban yarda cewa ka mutun ba, har takaina yarda din saidai kuma yanzu Dana ganka nafara shakku akan mutuwar taka. "Da sauri yace Barr kadaina shakku nidin ne dai gani agabanka ban mutuba, yace "eh na yarda kam tunda gakanan agabana ina ganinka da ranka da lafiyarka kana kuma maga sa'bani, yanda mahaifinkan yafad'amun cewa baka magana. "Amma dakam tuni har na yarda,yayinda nafara tunanin mika dukiyar ka ga yan'uwan mahaifin naka" kamar yanda suka bukata, tun wancan lokacin da yarasun cewa duk wanda yasan cewa kudin mahaifinkan yana hannusa yakawo. To amman kuma sai banyi hakan ban kasan cewar lokacin da yarasun bana kasar, "kai koda ina nanma bazan kawoba tunda munyi da mahaifika cewa" ko bayan ransa karna sake nabawa kowa dukiyarsa dake gurin na, ko dakuwa yan'uwansa ne idan bakai ba, ko "kai din sai idan kaine ka neme ni dakanka dan nabaka idan baka", sai idan naga baka nemeni bane to sai ni na neme nabaka dukiyarka wacce take mallakinka. "To saidai kuma alokacin dana dawo kasar na tambayeka" sai akace mun ai kana nan kwance bakada lafiya", alokacin naso zuwa naganka sai wata tafiyar takamani cikin gaggawa, dole natafi wanda nayi sati d'aya. "Aran da nadawo ne naga anata nuna hotonka gidan t-v wai ka mutu", sakamakon mummunan had'arin mota dakai akan hanyarku tazuwa ibadan wanda achan aka birneka, lokacin danaga sanarwar nan hankalina yayi mugun tashi sosai. "Alokacin har naje gaisuwa inda suka tambayeni wai meye alakata da mahaifinka?...."nace masu makwacina ne aminna wai to yada yarasu basu ganni nazo gaisuwa ba" sai da kurman d'ansa marar amfani yarasu nazo, nace masu bana kasar ne daga nan sai kuma suka sake cewa wai "yana bina bashine?....nace masu a ah ni baya bina ko sisi. "Nan dai na d'an zauna inda duk wanda yazo gaisuwa sai sun tambayeshi mahaifinkan yana binsa kudi, kasan meye?....kai *TAUFIQ* yagirgiza alokacin zuciyarsa cike da bakinciki had'eda tsanar yan'uwan mahaifinsa, yayinda Barr ya cigaba magana da cewa ko sau d'aya banji su tambayi shiko ana bin mahaifinka bashiba, inadai kallonsu inda cikin nutsuwa nafahimce su" ko kad'an mutuwar ku" bai damesu ba, face yanda zasuyi mallaki dukiyar da mahaifinka yabar maka kawai. "Bayan nadawo gida nayi ta tunanin "ayya mutanan nan basuda hannun cikin mutuwar ku"?...,saboda dai duniyar nan damuke ciki cike take da abin mamaki,wato d'an uwankama yana iya halakar daka domin yamallake abinda Allah yahore maka. Sai kuma ahankali nafara bibiyarsu" kona samu wata hujja akan abinda nake zarginsu dashi, saidai kuma ko kad'an ban samuba, hakan yasa tunanin yanda zanyi da dukiyarka dake hannuna, inda daga baya sai kawai na yanke shawara nakai masu tunda dai sune yan'uwan ku dakeda hakkin cin gadonku, to kaji dalilin dayasa nayanke hukunci kai masu dukiyarka tunda dai an tabbatar cewa ka mutu. "Alokacin ajiyar zuciya *TAUFIQ* yasauke ransa a mugun bace cikin sanyin muryarsa, wacce take cike da matukar zafi yace barr mutan nan "yan'uwan mahaifina ne amma azzaluma ne, kuma nafara tunanin kilama sune suka kashe mun mahaifina, Barr yace gaskiya nikaina nayi tunanin hakan saidai kuma babu hujja, yace humm barr kasan abinda sukai mun kuwa?... yace ban saniba amma dai yanzu ka sanar dani har da yanda akai ka kasance araye bayan an tabbatarwa mutane ka mutu. "Nan dai *TAUFIQ* yafa'a masa duk abinda yafaru, tundaga ranan dasukace dashi yashirya suje yaga sauran yan'uwan mahaifinsa, har zuwa kan dukan da sukai masa suka barshi kwance har zuwa yanda sukai da yayan mutamin da yataimaka mashi. Barr yace ni nayi tunanin "sunada sa hanun akan lamarika" to saidai tunda banida wata hujja akan hakan dole na kyalesu, nan take yabashi komai na ragowar dukiyarsa dake gurinsa, sannan suka shirya yanda har ka kawo masu sammaci. *********** Bayan angabatar da wanda ake kara tareda wanda yaikara sai da alkali yabukaci lauyan *TAUFIQ*, yai jawabi, inda yai bayani akan dalilin dayasa yake karansu boda Tajuddin wato sun kama dukiyar maraya sunaci, ko da alkali yatambayesu hakane basu musaba. Sannan yabukaci da *TAUFIQ* yai bayani, aikam nan hankalin su boda Tajuddin yakaran tashi lokacin da sukaji *TAUFIQ* yai magana, inda "yafad'awa alkali duk abinda sukai masa, kuma dayake bayada hakkisu koda alkalin ya tambayesu" shin hakane?..nan ma suka amsa "eh hakane. "Dan haka alkalin ya yanke masu hukunci dai-dai da alaifin dasuka aikata, sannan lauyan *TAUFIQ* yace da alkali yanason yashiga tsakanin *TAUFIQ* din dasu, bawai dan araba zumuncin dake tsakanisu ba sai dan kawai bayason su sake yinkurin kashesa, nan alkali ya gargad'esu cewa ko ciwonkai idan *TAUFIQ* yayi akace sunada sahannu sai kotu tadauki mummunan mataki akansu, kunsan bayarabe da tsoro dan haka da sauri suka amsa da sun amince, wanda hakan bakaramin dadi yaima *TAUFIQ* din ba matuka dan haka yabar Barr Usman din amatsayin special Lauyansa. "Sannan yacigaba da gudanar da rayuwarsa cikin tsananin jarumta yayinda za'ace tana cike da jarabawa, domin kuwa bayan komai yalafa sai kawai yashiga makarantar yan sandan ciki wato *DSS* wanda dama burinsa kenan arayuwa, to amma sai "daddysa yakatsemasa hakan ta hanyan sashi yakaranci business dan hakane sai yashaga school din saboda yacika burinsa nasan zama cikakken *DSS*. Sannan kuma yafara gudanar da kasuwancinsa da abokan kasuwancin daddysa, cike da kwarewa wanda zakai mamaki akananun shekarunsa dayake gudanar da wayan nan harkoki, alokaci daya tunda alokacin duk bai wuce shekara ashirin da biyu zuwa da uku ba, amma idan kaga yanda yake tafiyar da al'amuransa sai karantse d'an shekara talatin ne. "Sannan ahakan kuma yake d'an kulawa da kamfaninsu na minna, saidai ba sosai ba saboda wanda yake manager kamfani, amintattace daddysa ne kuma yanada kirki da rikon amana sosai, dan haka yana kulada komai cikin amanar da aka damkamasa amma ahakan yabukaci *TAUFIQ* din daringa zuwa yana ganin abunbuwan dake gudana acikin kamfani shiyasama yake zuwa. Hakan kamfanin kwantagora shima akwai wayanda ke kuladasu, suma amintattun daddysa kasan cewa lokacin da daddysa yakeda rai mutum ne shi me matukar kyautatawa ga mutane, hakan yasa yakeda mutane kirki. "Ahaka *TAUFIQ* yacigaba karatunsa da gudanar da kasuwancinsa, batareda neman *Mommasa* ba kasan cewa tun lokacin data rabu dashi da daddysa yake fushi da'ita, kasan cewar yana matukar kaunar daddysa tareda tayasa kishin mijin da *Momman*,wanda bai ta'ba ganinsa ba amma yanajin haushinsa tareda mugun kishinsa. Yayinda fushinsa da kishinsa yakaru lokacin da *Momman* tazo gaisuwar rasuwar *daddysa, ta goyon su twins wayanda tunda yakallesu bai sake bita kansuba saboda mugun haushin ubansu, dayakeji har *Momman* tagama jinyarsa ta wuce saidai kuma duk da haushinta dayakeji babu abinda yarage, daga kaunar dayake mata acikin zuciyarsa wacce take tsakanin d'a da uwa domin kuwa tun ranan data Barsu babu ranan dazaya wayi gari baiyi tunanin taba da tunanin wani halin take ciki, har bayan zuwanta da komawarta saidai kawai yana basarwa ne amma *Mommasa* tanan kwance acikin ransa. ******* "Aban garanta *Momma* kuwa lokacin bayan komawanta kano da wata biyu mijinta dayaita fama da matsananciyar jinya yarasu,wanda hakan bakaramin tayarmata da hankali yaiba nayanda yabarta da kananan marayu, hakan tafara takaba wanda watan d'aya da farawa sai ga mummunan labari ya isketa cewa *TAUFIQ* dinta yamutu. Aiko tayanke jiki tafadi wanda tundaga ranan take fama da matsanaciyar rashin lafiya ga gowonsu twins, wanda alokacin basufi wata biyar ba da haihuwa ba haka nan abokiyar zamanta taketa kulawa "da'ita da yaran, kasan cewar suna zaman lafiya harsuka gama takabar. "To kuma ance arai dangin gorone yana bukatar hutu" dan haka tuni tafara gajiyawa, da jinyar *Momman*, inda bayan anraba masu d'an gadon da mijinsu yabari wanda bai wani taka kara yakaryaba, sai tafara tunani fad'awa yan'uwanta kasan cewar *Momman* tace kar afad'ama su gudun tashin hankalikasu, musamman mahaifiyarta wacce takasace itakad'ai tarage mata sannan alokakin tasufa sosai. to amma dataga ciwan babu sauki wanda harda rashin isassa magani ne yasa tayanke shawar fad'a masu. "Wanda ana cikin hakan ne sai *TAUFIQ* yai mummunan mafarki da *Momm* tana cikin wani hali, hakan ne yasa yaje gidan kakaninsa dake unguwar yamma wanda rabonsa dazuwa tun bayanda *Momma* tawuce, kasan cewar ko daya dawo bai jeba kasan cewar harda su yanajin haushinsu, tunda alokacin gani yake sune suka sata tabarsu shida daddysa taje tayi aure kanon. "Dan hakan ko da yadawo basuji labari ba balle suji ashe yanada rai bai mutuba kamar yanda akafad'a, shiyasa lokacin dayaje suka ganshin sunsha mamaki bayan yasanar dasu komai da yafaru dashi, inda suka jajanta masa tareda fad'amasa cewa mijin *Mommasa* yarasu, duk da yanajin haushin mutumin hakan bai hanasa jin mutuwarsa ba. Nan yace masu yanaso yaje kano dan haka yabukacisu bashi adireshin, bayan sun bashi aranan yashirya sai kano wanda ajirgi yaje kasan cewa tun daddysa yanada rai yakware gurin hawa jirgi, kod'aya isa kano baisha wahala gurin gane unguwarba tadalilin adireshin da aka bashi, alokacin dayaga halin da *Mommasa* da kannasa suke ciki kuka yakamayi sosai cikin tsanani tausayinsu, inda washegari yakwasosu suka dawo kwantagora. ******** Alokacin da suka iso yakira direbansa yadaukesu kai tsaye asibiti yace yaisu, inda aka karbisu cikin lokaci kankanin akafara basu kulawa, musamman *Mommasa* datake cikin matsananci hali. Aiko sai gashi cikin sati biyu *Momman* tafara samun sauki sosai, saboda kyakkwan kulawa datake samu daga gurin likitoci tareda taimakon d'anta *TAUFIQ*, wanda dakanshi yai jinyarta inda gaba daya ya'ajiye komai na tsawon wani lokaci yake kulada da'ita, ta hanyar yimata duk wani abin da marar lafiya yake bukata haka nan twins dinta duk shiyake kuladasu, yayinda suka walwale daga yamushewar dasukai wanda rashin isassa abinci ne yasasu yin haka, kasan cewar tunda *Momman* batada lafiya suka daina shan nono. "Dan haka ne yake basu madara sukai bulbul abinsu, ahaka dai yai tajinyar *Momman* tareda kulawa da twins din kannansa, wayan da tin lokacin da yaga halinda suke ciki na rashin uba yaji so da kaunarsu me tsanani tashiga zuciyarsa, hakan yasa ke basu kulawa ta musamman har dai *Momman* taji sauki aka sallameta suka koma gidansa, inda suma twins suka murje abinsu inda sukai mugun sabo dashi. Tuni yakoma harkokisa ahaka rayuwa tamika cikin kwanciya hankali suke rayuwarsu gwanin sha'awa, gashi ga *Mommansa* da twins din kannansa dayake matukar kauna had'eda tausayinsu, shekaru sukaja yafara zama cikakkan mutum alokacin yafarajin wani mugun feeling yanada damunsa, wanda hakan yasa yagane cewa shid'in mutum ne me matukar sha'awa ne, saidai kuma Allah yayisa damugun tsamar ZINA. Wanda ko bayan hakan idan yatuna cewa ZINA fa bashice duk wanda yaci bashinta sai yabiya, tahanyar idan ka aikata da yar "wani ko matar wani" ko "kanwar wani" to babu makawa, sai an aikata hakan danasa dan haka ko sai d'aya bai ta'ba aikatawa ba, domin yasan idan har yayita to ba makawa sai anyi da kannansa, su Hussy wayanda alokacin tuni sun girma har ansasu makaranta. "Shikuma ayanda yake masifar kaunarsu" da tausayinsu baya fatan aketa masu mutuncisu, dan haka saidai kawai yana rage zafi ta hanyar neman yammata yayi romance dasu yabiyasu, yayinda kosu" yammatan sai wacce ta amsa sunanta sannan yake romance din dasu, wanda kuma duk abokinsa *T J* ne yake samo mashisu kasan cewar dama shine yabashi shawar yaringa romance din dasu, tunda yace" bazaya ta'ba shiga daga ciki ba. Saidai shikam *T J* sosai yake shiga cikin yai sha'aninsa dasu, domin shikam yace bazaya iya wannan d'and'ani haukaciba gara yashiga honey pot din nan, yasha dad'in marar musaltuwa. Yayinda *TAUFIQ* yakance masa hum aiko watarana zakayi nadama marar musaltuwa, saidai yayi dariya kawai domin bayada wani cikakken sani akan addinisa, sabanin *TAUFIQ* wanda shikam sosai yakeda sani akan addinisa yana kuma aiki dashi hakan ne yasa yake nunama *T J* illar sake cikin ZINA amma baya dauka, achan gurin nemo mashi yammatan me yasamo masa Line wacce dukkan cikin Yammatan dayake hulda dasu babu kamarta, domin tanada tsafta sosai tana kumayi mashi yanda yakeso gashi tana d'aura jigida wanda yana d'aya daga cikin abinda yake daukar hankalisa, kasan cewar yana masifar kaunar yaga jigida a'kugun mace. "Sun fara samun matsala ne da'ita" tin lokacin da tanuna tanason sai yayi sex da'ita, shikuma yace mata a ah bayada ra'ayin hakan ga kowace mace saidai matarsa ta sunna. Ahakan dai yacigaba da harkokinsa wayanda suke ta tafiya yanda yakamata, har yakammala karatunsa cike da nasara, inda yafiko cikakken *DSS* wato dan sandan ciki kamar yanda yaci buri wanda batareda 'bata lokaci ba yasamu aiki, yayinda cikin lokaci kankanin yaifice yai suna sosai kwarewa akan aikinsa, saboda yanada wani irin kwarjini da haiba wanda hakan ajininsa yake,domin kuwa duk wani me laifin da yagagara kamawa musamman wayanda suka zamo tantiran criminals, tuni *TAUFIQ* yake kamosu cikin sauki aimasu hukunci dai-dai da laifinsu dasu aikata. Hakan yasa yaketa samun nasarori had'eda cigaba arayuwa tako'ina, saboda tsananin addu'o'en dayake shadaga *Mommansa* da twins din kannansa, wayanda yawadatasu da dukkan abubuwan jin dad'in duniya, yayinda suma mutane keyi masa addu'a kasan cewar suna matukar kaunarsa, saboda tsananin tausayinsu dayake had'eda tai makonsu musamman marayu, wayan da suka kasance "mutanansa domin sosai yake tausayin marayu wanda hakan ne yahaifar masa da matsananci kaunarsu" azucin zuciyarsa, har da fundition yaimasu na zallar tai makonsu. "Saidai zuciyarsa tanan cike da tsanar talakawa da alama abinda matar daddysa da yan'uwansa sukai masa bai fita daga ransa ba, alokacin tuni yazama shahararran matashin me kudi,wanda sunansa yafantsama aduniya bayan dukiyar da daddysa yabar masashima yamallaki tasa, yanada gidaje da kamfanoni agaruruwa da dama, musamman kasarsa kwantagora kasan cewar tuni wannan kamfanin dake nan kwantagora yashara sosai, saidai yafizama agarin abuja kasan cewar acan aikinsa yake yayinda yafi maida hankalinsa akan, hukunta 'ya'yan "wasu masu hannun da shunin dasuke kama 'ya'yan mutane sunayi masu fyad'en. "Amma ba'a d'aukan mataki me karfi akansu wasuma sai kaga idan ankai maganar kotu sai aikutun kutun amaida laifin akan yaran da'akai masu fyad'en, daga karshema sai kaga anshare da shari'ar aki bi masu hakkinsu musamman wayanda suka kasance marayu basuda me tsaya masu sai Allah. Dan haka shike yatsaya masu da taimakon Allah da addu'o'en *Mommansa* data bayin Allah, yake kwato masu hakkkinsu cikin ruwan sanyi, yanzu haka daga Bauchi yafito watansa uku acan kasan cewa yaje kama wani tantirin yaro inda kuma yakamoshi, yanzu haka anyanke masa hukunci dai-dai da laifin da ya'aikata. Yayinda yanzu kuma yazo aikin ne akan wani tantirin yaro dayaima wata marainiyar Allah fyad'e, kasan cewar aikinsa kenan yima yaran muta ne fyad'e musamman yake zuwa gari-gari yake yaudarian yammata, ta hanyar yin soyayya dasu daga baya sai yanuna yanason yin sex dasu idan suka ki amincewa sai yimasu fyad'e, takarfi wasu har mutuwa sukeyi amma ankasa hukunta shi akan hakan kasan cewar "babansa me kudine sosai anajeriya, yayinda shikuma *TAUFIQ* yad'auki alwashin sai yane moshi anhukunta shi, inda yaji labari yana nan agarin kwantagora, dan hakan nema yazo caf karsa aha wannan kenan. *Cigaban labari.........* Muje zuwa yanzu za'a fara wasan *MEENAL OR LUFHAT* _ALLAH kasa mucika da imani ameen ya hayyu ya kayyu mu_ [8/10, 8:41 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 1️⃣4️⃣-1️⃣5️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """""""" *TAUFIQ* yana kokarin hawa bene sai ga *T J* yafito da sauri daure da towel a'kugunsa, cikin d'aga murya yace haba mutumina yanzu saboda Allah "koran Linan kayi akan d'an sex din dazakai da'ita" wanda bai wuce mintin shabiyar ba kunyi gama, amma shi zaka kiya yanzu kayi mata adalci kenan?...yakarasa fadi dai-dai lokacin da yakarasa gurinsa. "Yayinda *TAUFIQ* din yajuyo da sauri fuska had'e yawatsa masa harara, kafin cikin masifa yace "eh banyi mata" adalcin ba kuma bazanyi sex din ba, tunda ba dole bane sannan dakake cewa abinda bai wuce mintin shabiyar ba angama, to kasani acikin minti shabiyar din nan zaka iya had'uwa da masifa da bala'in natsawon shekara shabiyar. Yace hum! haka nan kusan kullum kake fadi, amma nidai banga alamar hakan ba yace ina zaka gani tunda kwakwalwarka tariga tatoshe gurin aikata kazanta, dariya yai cikin basar da maganar yace nidai banji dadin hakan dakai mun ba kasan mutane masu yawane fa "na'iske suna layin jiranta dan suyi sex din nan da'ita, amma takiya tazo gurinka shine kakoreta saboda Allah ka kyauta kenan?... fuska daure yasake watsa masa harara sannan yace kaico! harda layi ake "mata saboda itad'in karyace ko?...., kace ma koranta danayi yayi dai-dai domin nibazan iya cigaba da hulda da karyaba. "Fuska had'e yace karya kuma kamar yafa?...hassale yace kamar yanda ita ce mazan karnuka sukeyima layi suna sex da ita, kaga tunda "itama anai mata layi ayi sex da'ita to kenan itama karyace ko?.., yace hum! gaskiya *TAFIDA* kai! mugun d'an walakaci wlh, da sauri yace masa gidanku nasa akasu d'an raini hankali kawai. "Dariyace ta kufce *T J* inda yashiga yi sosai harda rike ciki, yayinda *TAUFIQ* yaketa hararansa saida yai me isarsa sannan yatsaya, yace wato karewar walakaci kenan shine kasa gidan mu akasuwa ko?... fuska daure yace Oho!, yace hum! to ai shikenan idan kasiyar sai nadawo gidan ka na tare nayita cin karena babu babbaka, yakarasa fad'i tareda kashe masa ido d'aya cike dai da zolaya. Yayinda shikuma sai aikin banka masa hararar yake tareda yajan tsaki sannan yace kaidai kasani d'an iska kawai, cikin zolaya yasake cewa abokin d'an guguwa ba, da sauri yakai masa wani uban naushi cike da bacin rai yace *T J* bafanason iskanci kaji ko?...da sauri yakwauce yana dariyar shakiyanci yace ah! yallabai karka 'batamun fuska kasuwata yarage gurin yammata, sannan kai kama isa kace bakason iskanci alhakin kana abokin d'an iska, ko ba haka kirani yanzu ba?...Cike da takaicinsa yace banza kawai bunsuru, domin tuni yasaba da iskancin *T J*. "Yayinda shikuma cikin dariyar zolaya yace na daiji, ni mamaki kake bani wai yanzu Linance ka kirada karya har kana koranta saboda kagama cin moriyar ganga ko?...yace "eh din nima basai akoreni ba, yace ah! a ah wanene ya'isa yakoreka kaida gidanka, tsakin yaja mtsw! ba tareda yasake cewa komai ba hakan yasa yajuya yashige d'akin yana dariya da fadin mu kwana lafiya tazuru, da karfi yace masa banza tazurai dai bakin yace sannan yahaye sama yana me jin mugun haushin *T J* aransa. ********** Ko daya ahau saman kai tsaye bedroom dinshi yashige, bai kwanta ba kamar yanda yacema *Mommansa* zayai. "Jakar laptop dinsa yad'auko tareda jawo d'an karamin kujeran dake gaban mirron, ya'jiye agaban gadon sannan yazauna gefen gadon tareda fito da laptop din yad'ora ta akan kujeran, sannan yakunna inda wani kyakkawan hotonsu yabayyana shida *Mommansa* da su Hussy suna dariya sunyi matukar kyau. "Cikin natsuwa ya fara gudanar da'aikin dayazayai",wanda yad'auki tsawon awa uku yanayi kafin yagama yarufe laptop din tareda "mikewa da'ita rike ahannu yaje yajonata ajikin chaji". Sannan yai wata irin mi'ka, wacce kallon d'aya zakai mashi kagane bayan gajiyar dake tareda shi akwai wani abinda yake matukar bukata, bayan yagama salatin mikar dayai sannan yakoma yazauna agefen gadon tareda yin baya yakwanta akan gadon, kenan yai rigingine. sannan ahankali yakalli agogon dayake manne jikin bangon d'akin, inda yanuna mashi karfe d'aya nadare da minti goma "Kyakkawan idoshi yalumshe masu cike da tsanani gajiya had'eda mugun feeling din da yakeji, ahankali yakai hannunsa kan joystick sa wanda take nuna masa tana matukar bukatar abincita, message dinta yafarayi ahankali ahankali da alama yanajin dad'in abinda yakeyi still idonsa lumshe. "Chan kuma sai yabud'e idonsa da sauri wayan da tuni har sun fara rikid'ewa daga fari zuwa ja, tareda cire hannun nashi daga kan joystick dinsa cikin masifar sauri ya yarfe hannunsa taukar yata'ba wuta yayinda jikinsa da basinsa suka yad'auki rawa. Inda da sauri yashiga furta astagafullah! astagafullah!! astagafullah!!!.Oh! Allah natuba kayafe mun, sai kuma yatura hannusa duk biyu cikin lallausan suman kanshi yana yamutsawa, sosai yaji wani irin bacin rai yana ziyartar zuciyar har zuwa gaggar jikinsa. sai kuma ya lumshe ido tsawon lokaci yana sauke ajiyar zuciya, tamkar wanda yaci kuka yakoshi sai kuma yabud'e idonsa ahankali sannan cikin tsananin sanyin muryar, yafurta yah! robbi kasan har cikin zuciyata bazan iya aikata ZINA ba, hakan ne yasa nake aikata wasu abubuwan wanda nasan basuda kyau shiyasa nake rokonka kayafe mun, sannan ka taimake ni narage jin wannan muguwar sha'awar. "Wacce kullum me makon taragu amma sai karuwa takeyi, shin yah! Allah me zanyi ne dan sha'awar nan tawa tarage ne eye?....take yaji zuciyarsa tabashi amsa da cewa kayi aure idan har kayi aure komai zaya rage sosai, kai ya gyad'a alamar gamsuwa da amsar da zuciyarsa tabashi, sai kuma wata zuciyarsa tace" humm to kai wazaka aura tunda ko budurwa baka dashi eye?... jikinsa ne yai sanyin. Ahankali yamike tareda shiga to toilet ya dan dade kad'an da alama wanka yai, saboda karan zuban ruwa sannan yafito still sanye da wannan rigar barcin jikinsa da laimar ruwa da alama yadauro alwa ne, wedrof yabude ya dauko watafarar jallabiya me dogon hannu yaje gaban mirron yad'auki turare yafesa, sannan yashinfid'a abun sallah yafara cikin nutsuwa yatada kabbara inda yafara gabatar da lafilfili. ******* *TAUFIQ* kenan zuciyarsa me kyauce kwarai da gaske wacce ke cike da tausayin "marayu sosai, wanda da alama hakan ajininsa yake domin kuwa saboda tsabar tausayinsu" dayake, yasa ko karya akai "masa dasunansu yakanyi alkhairi me yawa zuwa garesu". "Yayinda yakasance mutum me matukar riko da ibada tareda aikata ta aduk inda yake, ma'abocin raya dare kwarai da gaske musamman, idan yakasance cikin irin wannn yanayi sosai yake kaima ubangijinmu kukansa akan yayaye masa abinda yake damunsa,wanda sau dayawan lokacin yakanji yarage tahanyar yin kokarin yaga yadaina saidai kuma sai yakasa, domin kuwa dazaran yayi kamar yadainan kwana biyu to kuma kwana biyu sai kaga ya cigaba, wanda hakan yana faruwa ne da taimakon hudubar *T J* wanda yakan ce masa malam kashana, tunda kana da kudinka kuma sud'in suna maganin komai. Dan haka ne *TAUFIQ* yake biyema hud'ubarsa yaita neman yana rage zafi dasu, wanda wani lokacin karama kashi zafi yake domin kuwa daga baya idan yagama sai yaringa jin haushin kansa, yaji kamar yakama kansa yaita bugu dan bakin ciki abinda yake aikatawa wanda sannun ahankali irin mutan nan masu sama mutane ido, suka fara gane me yake aikatawa don hakan yasa suke masa kallon *KYANDIR* wato me kyan banza, yayinda marayun dayake taimako kuwa ko kad'an basuyi masa kallon *KYANDIR*, balle har su daukesa me kyan banza. "Asalima Kyakkawan bango sukari suka daukesa wanda kowa yajingina dakai sai yalasa, sannan shidin bayane agurinsu wato me goya marayu lallai kam yad'aukesu yagoya inda harda zani yasa yadauresu ram, saboda karsu fad'o wannan kenan. Haka yaita lafilfili idan yayi yazauna yai tasbihi inda sanun ahankali yakejin zuciyarsa tana sanyi, ahaka har saida aka kira sallar farko sannan yazauna yai addu'o'en masu yawa, sannan yamike yashiga toilet yasake dauro wata alwala. Sannan yafito har zaya wuce sai kuma yadawo, yakwankwasama *T J* kofa daga can cikin barci *T J * yace wanene?...yace bansani ba malam katashi kayi sallah ko bakaji ankira bane eye?....yace naji. Sannan yanufi part dinsu *Momma* dan yatadasu duk aransa yanada tabbacin sun tashi, domin yasan *Mommansa* ma'abociya ibadace dan haka sallar asuba ko kad'an bata wuceta,wanda zaya iyacewa agurinta yadauki hakan sabo dayin sallar asuba akan lokaci. "Akam koda yashiga ya'iske sun tashi, dan haka yawuce masallaci inda nanma bai fitoba saida yaga gari yai haske sosai misalin karfe bakwai sannan yafito, bayan sun gaisa da ma'aikata da secuirity gidan sai yanufi part din *Momma*, bayan sun gaisa da'ita dasu Hassy sannan yanufi part dinsa yakwanta inda cikin abinda baifi minti uku ba barci me nauyi yadaukesa. ******* Aban garen *TASLEEM* kuwa itakam tayi barcinta saidai cike yakeda tunanin ahalin da *Abbanta* yake ciki, yayinda misalin karfe ukun dare ta tashi kasan cewar itama ma'abociyar tsayuwan darence, saida tayi addu'ar neman tsari sannan tafito tsakar gidansu tadauki buta takewa bayi. Bayan tafito sai ta tsugunan akan baranda tayi alwala sannan takoma d'aki, inda tahau kan abin sallah tafara gudanar da lafilfilita cikin natsuwa kamar yanda tasaba, sai misalin karfe hudu sannan ta zauna tana ta tasbihi. Wanda tadauki tsawon lokaci sannan tad'aga ahannuwanta sama tana addu'o'en, wayanda yawancin duk akan iyayenta ne da kuma "mutumin da yasadaukar da rayuwarsa domin cheto nata rayuwar, wanda dukkan sallolin farilla datakeyi guda biyar dakuma tsayuwan daren da takeyi saita masa addu'o'e kala kala masu yawa, tareda rokon ubangiji yanuna matashi taimasa godiya abinda yaimata. Dan haka kamar yanzu hakan takasan cewa bayan tagama yima *Innata* da *Abbanta* addu'o'en tayima kanta sannan shima tayi masa, sai karfe hudu da rabi tamike taje tad'an kishingid'a inda kiran sallar farko yatayar da'ita, tafito ta kwankwasama su" *Innata* kofa sannan tashiga bayi to kewaya bayan tafito tasakeyin alwala, taje tagabatar da sallar asuba bayan ta idar zama tayi tana lazumi, kasan cewar bata saba kwanciya bayan sallar asuba ba dan haka sai misalin bakwa saura sannan tafito. "Bayan tagaida *Inna* shima *Abba* tagaidashi tareda tambayarsa yajikinsa, inda ya amsa mata dasauki tace Allah yakara sauki, amma dai *Abbana* yau bazakaje aiki bako?...cikin murmushi karfin hali kasan cewar har lokacin yanajin jikin, yace *TASLEEM* din *Abbanta* me zaya hanani zuwa gurin aiki?...da sauri tace saboda bakada lafiya mana. Dariya yai yace a ah! *TASLEEM* naji sauki sosai saboda haka insha'allah zanje kinji?...cikin sanyi murya tace to *Abbana* sannan tamike tafita sharan tsakar gida tafarayi, sannan taje azaure tashare tad'orama *Abbanta* ruwan wanka, bayan yai zafi sai tajuye tasake zuba ruwan kunu, sannan tasirka ruwan takai mashi bayi bayan sai taje tafad'a mashi yace to tareda samata albarka. Inda nan da nan ruwan kunun yatafasa tadama sauran ruwan kunu tasaka sauran tuwon jiyata,ta d'umama, sannan tazubawa *Inna* da *Abba* kunun takai masu sannan tazo tasha nata, lokacin tuni har tuwon yayi zafi tasa miya bayan shima yayi zafin yatauke tad'ora ruwan zafin wankanta. Sannan tad'ibar masu tuwon takai masu sannan tazo itama tazuba taci, bayan duk sun gama tad'emo kwanonin tawanke sannan tajuye ruwa taje tayi wanka tafito tashirya cikin shirta tsab nazuwa islami kamar yanda tasaba, lokacin karfe takwas saura minti goma shabiyar. "Dai-dai lokacin da *Abbanta* yafito shima cikin shirinsa nazuwa aiki, inda yafita da mashin din yagoyata kasan cewar dama duk ranan dayake da aikin safe shike ajiyeta islamiya sannan tafi gurin aikinsa, ko yanzuma hakan ne bayan ya sauketa sannan yawuce gurin aiki. ********* Aban garen *TAUFQ* sai misalin karfe goma da rabi nasafe yatashi yashiga toilet yai wanka, sannan yafito yashirya cikin riga da wando nawani d'anyan yadi dark brown me shara-shara, domin har ana ganin farar vest dinsh yay matar kyau cikin yadin saida yagama feshe jikinsa da turare sannan yadauki, wayoyinsa tareda saka farin takalmi halfcover yafita. dai-dai lokacin da *T J* yake shiga falon da alama tuni yatashi har yai wanka yafita, domin sanye yake shima da wani d'anyan yadi amma baki nasa kasan cewar fari sai yadin yaimasa kyau. Cikin dariyar zolaya yace good morning gwauro tazuru, shima dariyar ransa kuma yana fad'in kai yakamata yasaba da halin *T J*, wanda idanma yace zaya ringa 'bata rai dashi to yayi aikin banza ne, domin shid'in hakan Allah yayisa da barkwanci sosai. Sannan shima cikin zolayar yace morning gwauro tazuru lamba d'aya, dariya yai kai kuma lambarsu biyu ko?...eh to zanyi iya d'auka haka, fatan muntashi lafiya?... lafiya lau yau baka tashi barci dawuri ba gashi tund'azu *Momma* ta aikosu twins sis, suka kawo breakfast ni har nayi nawa ganaka yanachan yana jiranka. Fuska dauke da annuri yace *Mommana* godiya nake, wlh yau nagaji ne sosai shiyasa da sauri *T J* yace kai yallabai koni Dana kwana ina aiki banji nagaji ba saikai, da sauri *TAUFIQ* ya kalleshi cike da mamaki yace aikin meka kwana kanayi?... saida yad'aga masa gira d'aya sannan yace ah! shan zuma atukunyar zaki mana, duka yakai masa kafad'a tareda cewa *T J* Allah yashirya mun kai nida muje nayi breakfast karakani kamfani, domin natashi naga miss call din MD guda goma yace har goma "eh wlh to lafiya?...eh to saidai munje tukunna mugani, bayan yayi breakfast sai yashiga yasallami *Momma* sannan suka tafi. Agurin ajiye motoci katafaran kamfani sukai fakin, bayan security sun bud'emasu kofa sun fito sannan suka nufi office dinsa inda sauran ma'aikata sai gaidashi sukeyi, yana d'aga masu hannu har suka isa office zamanshi keda wuya wani bakin mutum kakkaura, yashigo gaisawa sukai sannana *TAUFIQ* yanuna masa guri tareda cewa zauna MD kafad'a mun meke faruwa ne naga miss call dinka har goma. Cikin girmamawa yace yallabai gaskiya malam buzu me gadi yana damun mu, haba dan Allah sai kace shikad'ai ne yake aiki akarkashi wannan kamfanin, kuma gaskiya idan bai daina ba zaya'bata mana sauran mutanansa kamfanin, fuska *TAUFQ* yahad'e tareda cewa akan me yake damunku?...akan kudin gadi, cikin bacin rai yace kira munshi yanzu nan aikam. Aikam da sauri yafita chan sai gashi tareda *Abba* sun dawo, zubewa *Abba* cikin bugawar zuciya, domin yasan tsakaninsa dasu" talakawa kyaratane da hantara musamman su dake karkashinsa. Wanda inbadan da Allah yakaddara cewa abincinsu" ajikinsa yakeba, to da babu abinda zayasa yadaukesu ayanda yakeji tsanarsu aransa, cikin girmamawa yace yallabai gani ance kana kirana fuska *TAUFQ* yasake yahad'ewa, sannan cikin kakkausan murya yace..... Muje dai zuwa *MEENAL ro LUFHAT* _ALLAH kasa mucika da imani Ameen ya hayyu ya kayyu mu_ [8/10, 8:41 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page1️⃣6️⃣-1️⃣7️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""Malam buzu wai meyasa ka ke haka me eye?...da sauri yace yallabai me nayi?...cike da takaici yace malatsar malam ba haushe kenan tambaya cikin tamba, shidai *Abba* yana nan gurfane zuciyarsa sai aikin bugawa take, fatanshi dai kar ace yaiwani laifin da za akoresa. "Cike da bacin yar yasake kiran *Abban*, cikin kakkausan murya da fadin malam buzu saida yakirsa har sai uku hakan yasa *Abban*, cikin bugawar zuciya yai sauri amsawa da na'am yallabai. Cikin hassala yace agaskiya banason abinda kakeyi acikin kamfanin nan, da sauri yace ayi hakauri yallabai duk dadai bansan abinda nayi ba, tsaki yai mtsw! tareda cewa haba dan Allah wai "kai kad'an ne ke aiki akar kashin kamfanin nan ne eye?..,cikin kwantar da murya *Abba* yace a ah! yallabai bani kad'ai bane. "Da fad'a yasake cewa to kafi kowane dazaka ringa damun mutane akan albashi eye?....yace a ah! yallabai banfi kowa ba asalima nid'in bakowa bane acikin kamfanin face meganinta. "To akan me koda yaushe kaine ake samun matsala dakai akan kudin albashi eye?...yace to ayi hakuri yallabai, cike da bacin rai yace ko ba'abaka albashin nakane eye?... a ah! yallabai ana bani sai dai ba'akan lokacin ba, kuma gani talaka me karafin karfi hakan ne yasa kofin abanin duk nashiga wani hali, shiyasa dazaran naga watan yakare har anshiga wani nake tambaya. "Ko yanzuma abinda yasa har akaga na tambaya wlh 'yata" nakeson nasiyama takardan shiga makarantar aikin asibiti ne, sannan nikaina kwana biyun nan banida lafiya, inason nasiyi magani ne shiyasa na nemi alfarman abani. "To amma tunda baza'ai mun alfarma ba shikenan, wanda naga alamar hakan tahanyar tambayar danayi cewa naga ta'bata "maku rai, to ayi haku insha'allah bazan sake tambayaba har sai ranan da akayi biyan, na tabbatar yanda Allah yayini talaka me wadatar zuci insha'allah bazan taba, tagayyara ba arayuwa. Nakuma sannan ubangijina bazaya ta'ba tozartani ba, yakarasa fadi tareda mikewa yana cewa idan kuma maganar danayi ta'bata maku rai, "amatsayina na talaka wanda bayada wata kima da daraja agareku" to kuyi hakuri. Saidai kar kumanta da talaka da me kudi duk Allah yayisu, sannan inason kusaka wannan aciki aranku, wato akwai ranan da me "kudi zaya nemi alfarma gurin talakan wanda kudinsa bazasuyi masaba, idan ba wannan talakan da yaraina bane yaimasa. "Da sauri *TAUFIQ* yace haba dai malam buzu aikudi sune babbar alfarma ko *T J*?..., yace "kwarai kuwa idan kanadasu" babu abinda bazaka samu ba arayuwar nan ta duniya, yace yauwa nawa fad'a masa kam, dan haka abinda bazai ta'ba yiwuwa bane "ace wai me kudi dakudinsa" yakasa biyama kansa bukata har sai talaka wanda bashida komai ne zayai masa. "Murmushi *Abba* yai me ciwo kasan cewar shima sosai yakejin zafin yanda *TAUFIQ* yakejin haushin talaka had'eda walakanta shi, aransa kuma mamakin yake nayanda akai yake musayar miyau da "yaran da ahaife yahaifesu, ko dayake ba abin mamaki bane dan akai duba dacewa shidin talaka wanda yakeci akarkashinsu" shine yabasu damar mayar masa da magana haka gatsau kamar wani tsaransu. "Kuna mamakin hakan bazaya ta'ba yiwuwa ba kenan?...da sauri *TAUFIQ* yace kwarai kuwa, kamarfa kana nufin ni *TAUFIQ RASHID TAFIDA* na nemi alfarma agurinka ko?....*Abba* yace "eh!, dariya yasaki me kayatarwa wacce tafito masa da kyakkawar fuskarsa, saida yayi sosai. Sannan yahad'e rai tamkar bashine yai dariyar ba, yace haba malam buzu kana meganin kamfanina, na nemi alfarma agurunka?...cikin sanyi murya *Abba* yace "eh yallabai hakan yana iya faruw....cikin tsawa yakatsesa dafad'in a ah! hakan bazaya ta'ba faruwa ba, domin bakada abinda zan nemi alfarma agurinka kayi mun, dan haka tashi kafita karka 'batamun rai. Ahankali *Abba* yamike cikin sanyi jiki yace ayi hakuri nabarku lafiya, rai bace *TAUFIQ* yace MD kaje abakowa albashinsa cikin rawan jiki yace to yallabai, kuma daga yau wata yana karewa aringa bawa kowa kudinsa ok yallabai angama insha'allah, sannan yafita da sauri yayinda *TAUFIQ* din yamike tareda d'aukan wayoyinsa da yazube akan table din, yana me cewa pls *T J* tashi muje dan Allah gaba daya mutumin man yagama 'batamun rai wlh, murmushi yai tareda dafa kafad'arsa yace karka bata ranka abanza saboda talakan da bashida wani daraja dakima, ajiyar zuciya yasauke tareda cewa haba *T J* yaza'a yana megadina naje neman abu gurisa?.. shi har meyake dashi dazanje nema eye?....yakarasa fada cike da jin haushin *Abba*, *T J* yace kyaleshi da Allah bashida komai sai tsiya, tsaki *TAUFIQ* din yayi tareda cewa aiko dai dan Allah ni muje annex safara nasake tattaunawa da bakina idan nasallamesu, sai mud'an zagaya gari nayi kewar kwari makwancin riki, yakarasa dasakin murmushi yayinda cikin dariya *T J* yace aha!kwarin da baruwa *TAUFIQ* yakarasa dayaci mutum ba, suka tafa sannan suka fita. ******** Aranan dakyar *Abba* ya'isa gida saboda zazza'binsa dayatashi sosai, inda ya'iske *Inna* da *TASLEEM wacce tuni tadawo daga islamiya, kamar kullum da saurinta karasa gurinsa tanayi masa sannun, dai-dai lokacin da yagama jingina mashin dinsa cikin karfin hali yasakar mata murmushi, tareda kama hannunta yana cewa yauwa *TASLEEM* din *Abba* sannu, ya islamiyar?...da sauri tace alhamdulillahi! *Abbanah* yajiki naji hannuka dazafi sosai. Yace "eh wlh zazza'bin nan yamatsamun sosai, tace sannu *Abbana* dai-dai sanda suka karasa gurin da *Inna* take zaune akan tabarma, shima *Abban* zama yai tareda taimakon *TASLEEM* wacce itama tazauna agefensa, tanayi masa sannu inda itama *Inna* take yimasa sannun tareda kallonsa cike da kulawa, tace ashe kuma zazza'bin yasake dawowa?...ya amsa cikin jin zazza'bin dafad'in eh wlh, tareda yasaka hannu acikin aljihu yaciro kudi ya'ajiye agabansu tareda cewa yau anbamu albashi. Cikin sanyi murya *Inna* tace to madallah! Allah yasa masu albarka, yace ameen! yayinda *TASLEEM* take kokarin mikewa tareda cewa *Abba* bari nakawo maka abincinka, da sauri yace a ah! *TASLEEM* bana bukatar abincin nan kunu dai nakeso ki dama mun, da sauri tace *Abbana* bari naje nadama maka kaji?....to yar albarka. "Nan da nan *TASLEEM* tadamo kunu takawoma *Abba* saida tafiffita masa tukun nan tabashi, har zata tashi yace ta zauna tokoma ta zauna inda yasha kunun sosai sannan yature, inda yace "da'ita tadauki kudin takirga nan tadauka takirga dubu ashirin ne cif!, cikin sanyin murya tace *Abba* dubu ashirin ne, yace yauwa to cire dubu goma biyar abiya sale me shago bashinsa dayake binmu, biyar kuma sai ya'ishemu siyi kayan bincinmu kafin karshen wani watan ko?...tace eh *Abba*, yace yauwa to sake cire dubu uku kiba *Innarki* ta'ajiye dubu bakwai kuma sai kije ki siyo takardan shiga makarantar ai haka ne kudin ko?... Cikin sanyi jiki tace *Abbahna* nidai dan Allah abar maganan makarantar nan tukun har kaji sauki, yace karki damu insha'allah zanji sauki yanzu kije ki adana kudin har gobe kinji?...tace to jiki asanyaye tareda tashi tanufi d'aki, say tun karin tashiga d'akin taji yinkurin amai dasauri tajuyo inda taga *Abba* tsugunne yanata sheka amai sosai. Da sauri takarasa gurinsa inda tafara rero masa sannu cike da tsananin tausayinsa itama *Inna* tanayi masa sannu, kai kawai yake d'aga masu saboda sosai yakijin jiki, saida ya amayar da dukkan kunun dayasha har yazoma baya amankomai saidai yinkuri kawai yakeyi, wanda kafin kace wani abun tuni harya galabaitai *TASLEEM* taso suje chamins amma yace a ah! akwai maganinsa tad'auko mashi yasha, nan tad'auko masa yasha inda har yasamu barci. Saidai cikin dare misalin karfe biyu nadare zazza'bin yatashi sosai, atakaice dai haka suka kusan kwana raye batareda suyi wani barcin kirkiba, saboda sosai *Abban* yakejin jiki domin hattada hannusa baya iya d'agawa,yayinda *TASLEEM* taketa kuka cike da tausayin *Abbanta*, inda cikin kukan tace *Inna* gobe mukai *Abba* asibiti kinji?...cikin sanyin jiki domin gaba d'aya ta tsinke da yanayin dataga mijin mata yana ciki, tace to Allah yakaimu amma kidaina kukan nan haka kinji ko?... tace to *Inna*. ****** Dan haka gari nawayewa sallah asuba kawai *TASLEEM* tayi wanda tana ta'idarwa, batareda tatsaya yin wasu ayyukanda tasaba yiba taje takira me dai-dai sahu suka dauki asibiti, inda cikin cikin lokaci kankani aka bashi taimakon gaggawa bayan anfito yana barci inda aka kaishi d'akin hutawa, wanda take aka chajesu kudi dubu goma ruwa da magunguna hadeda allurai, nan taka *TASLEEM* tadauki dubu goman nan tabayar kwana biyu balaifi *Abba* yaji sauki inda aka sallame su, suka koma gida. ******* Saidai bayan kwana biyu sai ciwon *Abba* yatashi, inda sannun ahankali ciwo sai cigaba yake gashi basuda kudin siyan magani domin sauran kudin dake hannusu duk yakare, sai aikin kuka *TASLEEM* takeyi wanda tun *lnna* tana hanata kukan hardai itama tafara inda sai suhadu sutasa *Abban*, agaba sunayi wanda yake kwance rijib. *TASLEEM* kam gani yanda ciwo yake kokarin kashe mata *Abbanta* yasa suka fara shiga wani hali, musamman *TASLEEM* datake mugun kaunar iyayanta wayanda batada kamarsu duniya, dan haka tafara neman aikatau saidai bata samu ba, dan haka tayima wata mata makociyarsu magana cewa dan Allah tayima wata dillaliya magana tasamo mata aikatau. "Inda cikin yardan Allah akasamo mata dillaliyarce dakanta takaita har gidan wanda bako ina bane face gidansu *TAUFIQ*, bayan *Momma* sun gaisa da dillaliya dai itama *TASLEEM* ta gaida Ita cikin girmamawa, sannan dillaliya tace hajiya yaudai ga me aiki nasamo maki, cikin murmushi tace to madallah saidai kuma dillaliya matar aure kika samo mun?... da sauri tace a ah! hajiya budurwace sai ita din dai ma'abociyar saka nikaq dince kasan cewarta natsatsiyar yarinyace, *TASLEEM* bude fuskarki taganki wanda ahankali tad'aga nikaq dinta, wanda saida *gaban *Momman* yafadi saboda tunda take bata ta'ba ganin kyakkawar yarin irintaba, ga fuskarta cikeda kamala hakan yasa take *Momma* taji *TASLEEM* din taji tashiga ranta. Cikin murmushi tace tubarakallah masha'allah! ga yartawa kuwa kyakkawa, dillaliya tace akuwa dai wlh hajiya yana daga cikin abinda yasa take saka nikaq din saboda tsaro, *Momman* tace "eh hakan yanada kyau dan haka badamu ko nan dinma idan tana bukata zata iya cigaba dasawa babu damuwa, ko bakomai kusan kullum gidan nan cike yakeda jama'a kuma maza. Nan dai *Momma* tasallami dillaliya ta hanyar bata kudi masu yawa sannan tawuce, sannan takalli *TASLEEM* wacce ke d'ari-dari kasan cewar Ita tunda take bata ta'ba ganin gida me girma da kyau irin hakan ba, dan hakane cikin ranta tafara tunani kaddai dillaliyae nan siyar da'ita tayi domin taga hajiyarnan tabata kudi meyawa. Ganin hakan ne yasa tace "yata *TASLEEM* kisaki jikinki kidaukeni tamkar ni nahaifeki kinji?...kai ta gyad'a ahankali, tace yauwa to tashi nagwada maki part din dazaki ringa gyarawa tace to tareda sauke nikaq din. Bayan *Momma* takaita sannan tafito dai-dai lokacin da *TAUFIQ* yashiga falon bakinsa daukeda sallama kallonshi, amsawa tayi cikin saki fuska zama yayi akan kushi tareda cewa wash! my *Momma* nagaji, cikin sakin murmushi tace sannu aidole kagaji tunda kazo baka hutaba kullum sai kafita, neman wannan yaron Allah dai yasa kaganshi yace ammen *Mommana*. To yaudai ansamu wacce zata ringa gyara maka part yace yauwa *Momma* ai tunda twins dinki suka koma school d'akina yazama wani iri, tace to sai kaje ka gwada mata yanda zata ringa gyarawa yace ok tareda tashi yanufi part dinsa, saidai kuma yana cikin taka benen yaji zuciyarsa tana wani irin bugawa ahaka dai yahaye yana tura kofa sukai karo da *TASLEEM*, wacce itama tunda tashiga d'akin take jin bugawar zuciya cike da tsananin tsoro shiyasa zata fito, shine sukai karo kai *TAUFIQ* yad'ogo da sauri inda yaga mutum cikin bakakan kaya ido yazaro cike da mugun tsoro yace..... Aha! za'afara Muje zuwa [8/10, 8:41 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 1️⃣8️⃣-1️⃣9️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""Cikin sanyayya muryasa yace wayyo *Momma* meye nan haka kuma ad'akina bakikirin tundaga kasa har sama eye?.... "duk da bugawar da zuciyarta yakeyi hakan bai hanata jan tsaki ba cike da takaici, najin wani maganar rainin hankali dayai mata yana ganin mutum sarai amma wai yana tambaya menene haka, sai kace makaho ko dayake damasu masu kudin nan hakan suke da rainma talaka wayo, jima wani tsabar walakaci har da wani cewa wai menene nan haka ba'ki'kirin a ah! ba ba'ki'kirin bane gawani 'kirine. "Duk acikin ranta take yin wannan maganar nan tareda kokarin fitowa daga d'akin cike da haushi, yayinda shikuma *TAUFIQ* yasake cewa shin wai mutum ne ko aljan?...tareda matsawa baya, shuru tayi batareda tabashi amsa ba domin gaba d'aya ya'bata mata rai, inda yahad'e da matsananci bugawar da zuciyarta yakeyi wanda tunda tashigo gidan taki jishi, musamman yanzu da tashigo wannan d'akin me bala'in sanyi kamar kashiga cikin firiza, sannan shikuma wannan yazo ya'kurawa mutane idanuwansa masukama dana mage dan hakan yasa duk take jinta wani iri. "Yayinda shi kuma ganin hakan yasashi sauri sake matsawa gefe, yanasake kura mata brown eyes dinsa masu saka marajin magana natsuwa, saidai cike da d'an alamar tsoro atareda shi, yace to wa'innahu sulaimanu wa'innahu bismillahirramanirrahim!, sannan yai kokarin juyawa cikin mugun sauri inda yafara taka benan cike da kwarewa. Yayinda itakuma cike da bacin rai tayi saurin tad'aga niqaf dinta tana me watsama bayanshi harara, tareda cewa kaima wa'innahu sulaimanu wa'innahu bismillahirramanirrahim akanka, "kai aljani amma nidin ba aljana bace" balle kayi mun addu'ar aljanu eheee! ta karashe tareda murgud'a masa baki cikin tsiwa. Da sauri yatsaya chak! "saboda jin wata zazzakar murya wacce duk da cewa cikin 'bacin rai had'eda tsiwa akai magana da'ita", hakan be hana zakinta fitowaba sai kuma yajuyo da sauri tareda sauke kwayar idonshi akan kyakkawar farar fuskarta, wacce shi tunda yake bai ta'ba ganin kyau irin nataba arayuwarsa, hakan yasa yaji kirjinsa yatsananta bugawa da sauri yarintse ido itama *TASLEEM* jitayi kirjinta yasake bugawa musamman kwayar idonsa data sake kallo sosai kafin yarintse, hakan yasa taji wani irin tsoro yakamata. "Amma sai tabasar tareda kauda fuska gefe tana turo baki cike da jin haushisa wanda taji lokaci d'aya yakamata, yayinda yabud'e idon da sauri tareda yasake zubasu akanta cikin tsananin sanyi jiki da kasalar da tarufesa lokaci d'aya, yafurta yah! robbi yau nayi gamo tareda sake rintse idon akaro na biyu. Hakan yasa da sauri tajuyo da fuskarta cike da mamaki take kallonsa, aranta kuma tana fad'in kujimun "mutumin nan fa, ni da naga idanuwa nan nashi irin na mage bance nayi gamoba, sai shine zayace yayi gamo to dame?... yayinda shi kuma yabud'e idon da sauri tareda juyawa yafara taka benen bibbiyu cikin tsananin zafin nama, wanda kance kwabo har yakai falon *Momman* yana kwala mata kira ba 'kau'kautawa, itakam tsaki taja mtsw! cike da takaici ta furta Allah dai yasa ba part din mahaukaci zan ringa gyarwa ba, sannan tanufi part din batareda ta sauke niqaf dinta ba saidai tanajin kirjinta yana sake tsananta bugawa. ********* Yana shiga falon yazube akan kushin me zaman mutum biyu yana sakin numfashi tareda dafe kai cike da bugawar zuciya, dai-dai lokacin *Momma* tashiga falon da d'an saurinta, kasan cewar taji kiranda *TAUFIQ* din yake mata da karfi, tamkar wani makaho sabon kamu. Kallonshi tayi cike da mamaki tace 'danlele lafiya kake kwalamun irin wannan kira haka kamar makaho, da sauri yad'ago kai yakalleta cikin fad'uwar gaba yace *Momma* aidole nakiraki haka domin yau nayi gamo, banma sanko mutum bace ko aljana ko dayake kai! *Momma* da aljana nayi gamo. Dai-dai lokacin da *TASLEEM* tashigo yace yauwa gatanan *Momma* wannan din dai bamutum bace aljanace, cike da haushi *TASLEEM* tace kaine dai aljani bani ba eheeeee!. aikam me *Momma* zatayi ba dariya ba, tareda tafa hannu tace kai! d'anlele wani lokaci da wauta kake kamar d'an fari ashekai, *TASLEEM* ce fa sabuwar yar aikin danake fad'a maka nasamo maka zata ringa tayani aiki tana kuma gyarmaka part dinka, tunda su "Hussy masu gyara maka sun koma school kuma ai daka shigo nafa'a maka har nace kaje kaganta" ko har ka manta ne?..., Fuska had'e yace a ah! ban manta ba amma saboda Allah *Momma* sai arasa wacce za'asamo mun, sai wannan me kama da aljanun sannan tawani saka bakaken kaya tundaga kasa har sama sai kace wata ojuju, *Momma* kuma kinsan banason bakin abu ko?... da sauri *TASLEEM* tace kada Allah yasa kaso bakin abu din ina ruwan wani, dad'inta dai bakin kalace me daraja ato kuma malam kar kasake kirana aljana domin ni din ba aljana bace saidai idan kaine aljani, kuma kaima ojuju eheee! takarashe tareda murgud'a masa baki cike da tsiwa. "Aikam baki yasaki tareda kura mata ido yana kallonta cike da mamaki, yayinda aransa yana fad'in wannan wacce marar kunyar yarinyace haka yau *Momma* takwaso eh?...., yayinda *Momma* take ta dariya domin sosai wannan dramar tayi mata kyau had'eda dad'in kallo, fuska yasake had'ewa tareda cewa *Momma* idan har "yarinyar nan tacigaba da gayamun maganar banza zan tatttakata agurin nan wlh. Da sauri *TASLEEM* tace katakani lallaima wlh baka isa kata kaniba malam, saidai kataka takalmin kafarka eheee... "Mikewa yai da sauri tareda d'aga hannu cikin zafin nama yanufita da nufin marinta, aikam da sauri *Momma* tashiga tsakaninsu tana me 'kumshe dariyarta, tace a ah! d'anlelena abin baikai haka ba, cikin karfin hali me had'eda bugawar zuciya tace kutttt! lallaima wannan mutum, hajiya aida kin barshi yamareni dayasan waya ahamara, rai amatukar bace yad'aga murya cikin turanci yace ke din wacece?... da sauri tabashi amsa dafin, kaima wanene?...cike da takaici yace kanama bakisan koni wanene ba kikazo aiki gidanmu?....tace ina ruwana dasani kokai wanene, nidai *MUTUMCE* me kima sannan fuskata me matukar darajace dan haka bazata ta'ba maruwa ba agareka eheee. Tsaki yaja mtsw! cike da takaici yace sai ko namareki kuma namari banza babu abinda za'ai, itama cikin takaici tace wlh baka isa kamare niba kace babu abinda za'ai, da sauri *Momma* tace yanzu dai ya'isa haka kaga zauna zama yai yanajan tsaki cike da mugun takaicin. Yayinda takalli *TASLEEM* wacce sosai taji tasake shiga ranta saboda hango tsananin karfin halinta, murmushi tayi tareda dafa kafad'arta tace yi hakuri kinji 'yata *TASLEEM*, zumbur yamike da sauri tamkar wanda akasokama allura yace haba *Momma* nifa tagayama maganar rashin kunya amma kuma kike bata hakuri?...., kafad'arsa tadafa ciki murmushi tace to aikai babbane shikuma babba da hakuri akasanshi, cikin haushi yace shikenan kuma sai ariga gaya mashi maganar banza?....tace a ah! to yanzu dai kaima yi hakuri shikenan ko?...yace hum! kuma karta sake shigarmun part danwanna bakin kayan eheee! sannan yazauna tareda jan kuta. Cikin dariya tasake kallo *TASLEEM* wacce itama take kallo tareda sanjin hukuncin dazata yanke, akan abinda yafad'a sai kawai tace mata jekiyi aikin dake gabanki kinji?...cikin sanyi murya tace to, domin ko kad'an batayi tsammani hakan daga hajiyar ba saboda yanda tafad'ama d'anta maganganu, agabanta ko shayinta batayiba wata zuciyarce tace mata to aishine yafara dan haka aiba wani abun bane dan kin rama. Har tajuya zata koma d'akin sai *Momma* tace au! 'yata *TASLEEM* jimana hakan yasa tajuyo. Tace muje d'akina kicire wannan hijab din da niqaf idan kingama aikin sai kisaka abinki dafatan bantakura makiba?..... cikin sanyi jiki ta girgiza kai tace yauwa to nagode sosai da girmamani, sannan suka shiga d'akin *Momman* yayinda *TAUFIQ* yabi bayan *TASLEEM* din da harara, tareda jan tsaki mtsw! sannan yakishingid'a tareda rufe ido inda sosai aransa yakejin wani irin mugun haushin wannan yarinyar wacce da alama yar talakawace. ********* Bayan sunje tacire hijab da niqaf din harda safar kafan data hannu, inda kayan jikinta suka bayyana wato riga da siket ne na atamfar roba wanda yad'an fara shanjiki, saidai kuma kasan cewar yana hannun me tsafta sannan yasamu d'inki me kyau wanda yafito da ainihin surar jikinta me d'aukan hankali, dan haka ba lallaine kagane tsufan shiba. Sannan wanda motsin fitowarta ne yasashi bud'e ido tareda d'orasu akan kayan jikinta zuwa surarta, wacce tasa saida yaji zuciyarsa tai wani irin mugun bugawa amma sai yabasar tareda jan tsaki mtsw! har tawacesa, yace aikin banza aini nasan duk wannan bazaki wuce yarta takawaba. "Da sauri tajuyo tareda fadin tabbasa ni yar talakawace bakai karyaba, saidai kuma kasani bawai dan nakasance yar talakawa bace shine zayabaka damar cimun mutunci na kyaleka ba, dan kaga zan kasance akarkashinku kagane ko?... banza yai da'ita hakan yasa tawuce tana tafiyarta me d'aukan hankali, tareda wasada tsintsiyar laushin hannunta, hakan yasashi bin bayanta da kallo dai-dai lokacin data juyo, da sauri yad'auke kai yana daga barin kallonta yana jan tsaki mtsw. Yayinda ita kuma cikin tsokana tace da mutum yatanka mana idan ba tsoro ba, Hakan yasa yamike zumbur cike da bacin rai kinsan Allah idan banyi ball dake ba agurin nan kice menake, cike da tsiwa tace to dama me kake bayan d'an adam matas tabbas eye?...kwalama *Momma* kira yayi aikam sai gashi tasake fitowa da sauri, tana fad'in haba d'anlelena har yanzu bakayi hakari bane?...cikin kunar rai yace *Momma* ki kori yarinyar nan bana bukatar aikinta, tace haba d'anlelena hakuri zakai tunda kaga nariga na dauketa kaji?...cikin hassala yace to kigaya mata ni ba sa'anta bane dan haka idan har zata cigaba da gayamun maganar banza, zan karyata wlh, ido *Momma* ta zaro tareda cewa haba d'anlelena duk me yai zafi hakan eye?... batareda yace komai ba yakwashi wayoyinsa yafita cike da bacin rai, *Momman* tana kiransa amma bai amsaba balle yajuyo yadawo. Murmushi tayi tareda kallon *TASLEEM* wacce kanta ke kallon kasa cike da jin kunyar *Momman*, tace dan Allah 'yata kiringa sanin maganar dazaki fad'a masa kinji?...saboda zuciyarnan tashi akusa take d'a abu kad'an sai ya'bata masa rai, cikin sanyin murya tace to hajiya kiyi hakuri insha'allah zan kiyaye tace bakomai nagode, jekiyi aikinki tace to tareda wucewa tana murmushi ita kuma *Momma* ta girgiza kai tareda shigewa daki tana dariyar wannan dirama. ******** Bayan *TASLEEM* tagama gyarma *TAUFIQ* d'aki tsaf tafeshesa da turaran d'aki, sannan tafito takoma part din *Momma* da sallama tashiga falon ta amsa tareda zama kusa dakafarta tace hajiya nagama, tace to madallah sannu da aiki. Gashi yau duk masu aikin nawa sunje ganin gida kauyansu, dan haka tashimu shiga kichin kitayai mud'ora girkin rana kinji?..tace to hajiya, Nan suka shiga kichin din wanda kad'an yarage *TASLEEM* tayi kauyanci, saboda tsabara had'uwarsa cikin kankani lokaci suka gama girkin ranan, bayan sun jera akan dinning table tace tasaka hijab tadauki na masu aikin mata takai masu, bayan tadawo sai *Momma* tace tazuba masu suci cikin girmamawa *TASLEEM* tace hajiya ina azumi yau, tace eyya to Allah yabada lada kinga nimafa inayi kwana biyu ne dai kawai banyiba saboda nad'anji ulser ta nakokarin tashi, cikin murmushi tace Allah sarki Allah yakara sauki tace amin nan *Momma* taci abincin, sun gama d'aya daba cikinsu yakawo kwanonin ta wanke ta gyara kichin. Kasan cewar yau alhamisce babu islamiya dan haka sai gurin karfe biyar *TASLEEM* tabar gidansu *TAUFIQ*, cike da kaunar *Momma* wacce ta cikata dakayan bud'e baki cikeda leda tareda had'a mata dabata kudin mashi naira dubu da d'ari biyar, koda tasauka akan mashin bata shiga gidaba tukun gidan makociyarsu tashiga wacce tasamo mata aiki dan tayi mata godiya. Da sallama tashiga inda matar me suna iya Habi ta amsa tareda cewa a ah! su *TASLEEM* har andawo aikin?..., cikin dariyarta me kayatarwa tace "eh wlh iya Habi dawowata kenan banmako shiga gidaba nace bari na shigo nasake yimaki godiya sannan nabaki abinda nasamo kema kisa abakin salati takarashe cikin dariya tareda tsugunnawa tana kokarin ciro abu cikin leda Yayinda iya habin tace Allah sarki *TASLEEM* aiba komai wlh ni ina nan ina tayaki murna ashe gidan Alh *TAUFIQ RASHIN TAFIDA* shahararran matashin me kudin nan akasamo maki aiki da sauri *TASLEEM* tad'ago kai ta kalleta cikin bugawar zuciya tace...... Aha!wasan yafara dan haka muje zuwa. *MEENAL* or LUFHAT* _ALLAH kasa mucika da imani ameen ya hayyu ya kayyu mu_[8/10, 8:41 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 2️⃣0️⃣-2️⃣1️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""Iya habi kina nufin nan ne gidan *Alh TAUFIQ RASHIN TAFIDA*, hamshakin me kudin nan da sunashi yai fice gida da waje?...tace aikuwa dai nan ne kika samu aiki, wani murmushi *TASLEEM* tasaki mekama dayake tace ikon Allah kice gidan arziki nafad'a?...,tace "eh kedai wlh aimutanan Allah yaimusu arziki sosai mu madai Allah ya azirtamu, cikin sanyin murya tace ameen tareda ciro lemon kwalin da ayaba nono d'aya da abarba gida d'aya tabata, tareda cewa iya Habi ga wannan kema kita'ba hajiyarce tabani nayi bud'e baki kinsan yau alhami. "Cike da jin dad'i tace "eh haka ne kuma kai madallah *TASLEEM* nagode sosai, Allah yasaka da alkhairi yabada ladan bauta yakuma ba "mahaifinki lafiya tace ameen iya Habi nima nagode sosai, da hanyar dakikai mun nasamu aikin da zamu ringa samun abinda zamuci, harma musamu kudin siyawa *Abbanah* maganin, wanda yana d'aya daga cikin abinda yasama na nemi yin aikatau din domin murufawa kanmu asiri tunda Allah ya jarabi me tallafe damu da lalura. Cike da tausayi iya habi tace hakane ai insha'allah zaki samu, kilama idan kika fad'ama "hajiyar ta taikama maki da kudin maganin, shuru tad'anyi kafin tace a ah! iya habi kinsanfa halin masu" kudin nan bakowa suke taimakamaba sai wanda sukai niyyi, tace "eh haka ne kumafa yauwa to kingani saboda haka bazan fad'a "mataba kedai kawai bari nayi aikin idan tabiyani, sai mu siyi magani kawai ko?.. tace "eh to hakan ne tace yauwa to ni natafi tace to sai anjima asha ruwa lafiya kigaida *Abban* naki dajiki zayaji insha'allah. ******* *TASLEEM* kam tana fita tayi tsaye abakin kofar gidan cike da mamaki tafurta tafd'ijam, wato gidansu wannan d'an rainin hankali mutumin da baya kaunar talakawa nasamu aiki?..., kenanma shine wannan mutumin damukai sa in sa ni dashi?...haba shiyasa naji yace" ni yar talakawace humm! idan ko haka ne daga yau nabar aikin nan bazan sake zuwa ba, ko dakuwa shikad'aine aikin dazaya taimakawa rayuwarmu nida iyayena, domin kuwa bazan juri walakaci d'an rainin hankali mutumin nan ba takarashe fadi da jan tsaki mtsw!..,saboda yanda taji haushin *TAUFIQ* din yasake shiga ranta. "Har tafara tafiya da niyyar shiga gidansu sai kuma ta tsaya chak!, saboda yanda taji wata zuciya tace mata lallaima idanko kikai hakan kin tabbata shashasha,domin kuwa ai aiki agidan nan shine zaya baki damar rama cin mutumcin da "yake shukama talakawa yan'uwanki" cikin ruwan sanyi, "musamman yanda yakebawa su *Abbanki* wahala gurin biyansu albashisu". "Murmushi tasaki me matukar kayatarwa har saida ushiryarta yabayyana, wanda yake nuna sosai taji dad'in shawarar da zuciyarta tabata hakan yasa tace yes!yes!!yes!!!., *TABID* kake ko *TAFIQ* nema Oho!, koma dai menene sunanka insha'allah sai nagasa maka gyad'a ahannu, badai ka tsani talaka baka kaunarsa ba to ga yar talakawa nan gareka wacce sai tazame maka karfen kafa arayuwa, takarashe dajan kuta sannan tashiga cikin gidansu fuskarta dauke da matsananci farinciki tayi sallama. "inda *Inna* ta amsa wacce ke zaune tsakar gida akan kujera yar tsugunne ta rafka uban tagumi, alamar tana cikin damuwa, amma kuma ganin dawowar yar tilon yartata lafiya yasata sakin fuska tareda cewa a ah! yan aikatau ne akadawo?....ciki dariya tace eh *Innata* nadawo, sannun da gida. Tace yauwa sannun ya aikin?...tace lafiya lau *Innata* yajikin *Abbanah*?...takareshe fadi tareda ajiye laidar hannunta agaban *innan* dai-dai lokacin da *Innar* tace lafiya lau jiki kam saidai ace alhamdulillahi, tace Allah sarki *Abbanah* bari na gaidashi har zatawuce sai kuma tace bari na d'aukar masa ayaba da lemu, nan tadauka tareda nufar d'aki tashiga da sallama ahankali inda ta'iske idansa arufe da alama yai barcine. "Tsugunnawa tayi gabanshi cike da tausayin halin dayake ciki, ajiye su lemun tayi agefe tareda kama hannusa tari tana kallon fuskarsa datayi fayau irin tamarasa lafiyan dasukejin jiki, ahankali tace sannu *Abbana* yajikin?...ahankali yabud'e idon yakalleta tareda sakar mata murmushin karfin hali, hakan yasa tasake masawa kusada shi sosai fuska d'auke da annuri tace eyya *Abbana* yi hakuri kana barcinka natayarda kai ko?... Kai ya girgiza mata ahankali yafurta a ah! yar *Abbanta* daman banyi barci ba, tace Allah sarki sannu to yajinki?...da sauki kin dawo?....,fuska sake tace "eh *Abbanah* nadawo kuma alhamdulillahi gidan babu wata matsala matar tanada matukar kirki wlh bakaga yanda tadauke niba kamar yar cikinta, kaga wannan ma "Ita ce tabani nayi bud'e baki takuma bani dubu daya da dari biyar nahau mashin, kagansu nan taname nuna masa cikin muryar marasa lafiya yace to madallah! angode sai kikaima *Innarki* ta adana, nakuma jidad'in jin hakan domin basan awulakanta mun "ke, ko dai-dai da kwayar zarrane. "Dan hakama kikaga bansoki da aikatau din nan ba saidan babu yanda zanyi tunda banida lafiyar nemowa, domin kinga aiki agidan masu kudin nan humm! babu dad'i *TASLEEM* musamman idan akai rashin sa'a da "uwayan gida irinsu ubangidanmu Alh *TAUFIQ TAFIDA* shida manajansa, abun babu dad'i domin ko kad'an basusan darajar mutane ba musamman talakawa dasuka mai dasu tamkar wasu bayinsu". To amma kuma yanzu dakikazo mun da wannan maganar cewa aimatar gidan tanada kirki "takuma kar'beki hannu biyu sai naji dad'i sosai, dan haka kikula dakanki" dan Allah nasan *TASLEEM* din *Abbanta* me kamun kaice sosai to amma inason takara tatsare mutuncinkanta danamu, tajiko?... Cikin sanyi murya tace insha'allah *Abbanah* zan kiyaye da hakan, yace yauwa to Allah yaimaki albarka tashi kije kiyi shirin bud'e baki, tace to tareda d'aukan ayaba d'aya ta'bare mashi tareda cewa *Abbanah* ga ayaban kaci, tana me nufar abakinsa dashi cikin murmushin yabude bakin tasaka mashi yagutsira, ahankali har yacinye zata kara 'bare wani yace a ah! *TASLEEM* din *Abbanta* ya'isa hakan nagode sosai Allah yayi albarka, tashi kije. "Tace to tareda mikewa har takai bakin kofar fita sai tajuyo ta kalli *Abban* cikin ranta, tace kayi hakuri *Abbanah* na'boye maka cewa gidansu wannan dan rainin hankali mutumin nasamu aiki, bakuma zan ta'ba bari kasan hakan ba har sai narama maku abinda yaimaku, sannan tafita tareda d'aukan wata yar karamar kujera akan baranda taje gefe *inna* ta zauna fuska sake tasake fadin *Innata* ya gidan?.. ****** "Aban garan *TAUFIQ* kuwa kodaya yafita kai tsaye masallanci yanufa dan yai sallah kasan cewar ankira azahar, bayan ya idar yafito sai yace da direbansa yakaisa d'aya daga cikin gidansa dake fedara lokos, bayan sun isa gidan yafito yanufi cikin falon wanda tsayawa fadin had'uwarsa bata bakine. Kai tsaye gurin firij yanufa yabud'e yad'ako babban kwalin holandiya milik yabud'e marfin yakafa baki, saida yakusa shanyewa sannan ya'ajiye kwalin akan firij din tareda maida firij din yarufe yanufi kujera two site cike da takaici yafad'a, yana me lumshe tareda sauke ajiyar zuciya me cike da bacin ran akan abinda wannan yar talakawar yarinyar tayi mashi yayinda gefe d'aya kuma yake mamakin karfin hali irin nata. Sai kuma yabud'e idon abayyane yace a ah! kujimun yarinyar nanfa, ban ta'ba ganintaba sai yau nakuma tabbatar, "ita dinma bata ta'ba ganina ba sai yau" amma tsabar karfin hali ko kuma nace rashin kunya shine tasaki baki tana gayama mun maganganu banza, ko dayake aibata yarba domin 'ya'yan talakawa basuda mutunci yayinda rashin kunya yaimasu kanta. Humm tabbas ko sai na gyara mata zama yakarasa fadi tareda jan tsaki mtsw!., sannan yasake lumshe ido daniyyar yai barci domin amatukar gajiye yake, saidai kuma me surar *TASLEEM* ce takeyi mashi gizo acikin ido da sauri yabude idon tsawon lokaci, sai kuma yasake lumshewa still "itadin yasake gani hakan yasa cikin masifa wanda yake nuna dakanshi yake yace wai meye haka ne, *TAUFIQ*?....sai kuma yaja tsaki mtsw! tareda cewa mayya aljanar yarinya kawai ni *TAUFIQ* nafi karfinki. "Sannan yasake lumshe idon wanda saida yai da gaske sannan barci me nauyi yadaukesa, wanda yake cike da mafarkin *TASLEEM* bashi yafarka ba sai misalin karfe hudu darabi na yamma, sannan yatashi aransa yana mamakin mafarkin dayayi da wannan yarinyar. Tsaki yasake ja akaro na babu adadi yace mayya kawai sannan yamike yanufi wani kayataccan bedroom, wanda yake d'auke da komai tundaga kan gado har zuwa wadrof kayan jikinsa yacire tareda daura tuwul yashiga toilet, yai wanka tareda d'auro alwala yafito yabude wadrof yad'auko wasu kananan kaya riga t-shirt ja me guntun hannu, da wando na jeans sky blue tareda farar vest yasa. "Bayan yasaka vest din yasaka rigar tareda saka botur dinta sannan yaje gaba mirro yataje kansa da kum tareda fesa turare sannan yafita, yaje yadauki wayoyinsa kan table yanufi masallancin cikin gidan yai sallah yana fitowa kiran *Momma* yashigowa, lumshe ido yana me tsananin kaunarta acikin ransa saida yabari yakatse sannan yasake kiranta, tana dauka sai yai shuru yaname turo baki cike da shagwa'ba kamar yana gabanta. "Daga chan tasaki murmushin domin jikinta ya'bata yayi fushine, dan haka tace haba d'anlelena fushi kake da *Momman* naka shiyasa naketa kiranka baka d'auka ko?... Cikin sanyi murya yace a ah! *Mommana* kiyi hakuri banga kirankiba sai yanzu, kasan cewar nayi barci dana tashi kuma ban duba wayarba nashiga wanka bayan nafito naje sallah yanzuma na fitowata kenan daga masallancin, saiga kiranki amma ni ban isa nayi fushi da *Mommana* ba saidai meyasa kikabawa wannan yarinyar gaskiya akaina eye?, alhalin nasanki" duk wanda yata'ba maki yaronki baki taba kyalesa. Cikin dariya tace to kayi hakuri d'anlelena nikaina bansan meyasa nayi hakan ba, saidai kawai naji *TASLEEM* tashiga raina sosai kuma naga alamar "yarinyar tanada natsuwa da kamun kai, cike da mamaki yace *Momma* yar talakawan kike yaba gaka?...tace to me mana d'anlelena ainaga abun yabawan ne atareda ita. Har zayai magana tace yanzu dai kazo kaci abincin domin nasan kanan kana fama da yinwa, kafin yasake cewa wani abin tuni har takashe wayar tana dariya, bin wayar yai da kallo sannan yaje yashiga mota direba yajashi suka wuce yana mamakin *Mommansa*, can kuma sai yaja tsaki saboda tunowa da mafarkin dayai da *TASLEEM* ba. *Washegari* ****** Takama jumma'a babu islamiya dan haka bayan *TASLEEM* tagama dukkan aikin gidansu takarya, misalin karfe goma da rabi nasafe tanufi gidansu *TAUFIQ* tashiga kayataccan falon da sallama inda ta'iske *Momma* zaune afalo tana kallo ta amsa mata fuska sake. "Zama tayi kusada kafarta cike da ladabi tace sannu hajiya ina kwana?..lafiya lau *TASLEEM* har kinzo?..."eh, Allah sarki to ya gajiya yakuma mutan gidan?...cikin murmushin tace gajiya alhamdulillahi, mutanan gida kuma suna lafiya sunce agaidake to masha'allah ina amsawa. Yanzu ga abin karin kumallocan na ajiye maki kije ki karya da sauri tace lah! hajiya nakarya agida wlh, au! Allah?..ciki murmushin tace "eh hajiya to shikenan kije ki gyara d'akin "d'anlele, idan kingama sai muyi girkin ranan dawuri saboda yau d'anlele yace" yanada baki tun d'azuma yatafi gurinsu, nasan insha'allah kafin sudawo mungama ko?...tace in Allah ya yarda hajiya bari naje yauwa. "Kamar jiyan d'akin *Momman* taje tacire hijab dinta, sannan taje ta fara gyara d'akin tanata gunguni amma kuma tsaf tafito suka shiga kichin din, inda cikin kankanin lokaci suka gama girkin misalin karfe shabiyu da rabi bayan duk sun zuba acikin kuloli, sai *Momma* tace ta d'auka takai part din *TAUFIQ* tajere akan dinning table tace to tareda d'auka tanufi part din, taje tajere tsaf kamar yanda *Momman* tace tayi. Sannan tajuya da nufi takoma part din *Momman*, dai-dai lokacin da *TAUFIQ* zaya shiga part din nasa kasan cewar yadawo amma sai yafara shiga part din *Momma*, yace mata yadawo yana kuma jin yinwa sosai shine tace masa ai abincinsu" yana can part dinsa ankai masa. to shine zaya shiga Ita kuma *TASLEEM* din zata fito sukai wani irin lafiyayyan karo, har saida tsadaddiyar wayar *TAUFIQ* din tafadi kan tayis da sauri yad'ago kai suka had'eda ido inda tasakar mashi wani irin shu'umin murmushin, wanda yanuna da alama da gayya tayi hakan fuska yad'aure cikin bacin rai yace ke makauniyace ko?.... cike da gadara tace a ah! saidai ko idan kaine makahon, amma nikam ina gani garau barima ka tabbatar da hakan sai kawai ta taka wayar, dakarfi aiko take tabada sautin karan fashewa jikake 'ka'ka'kas!, da sauri yakalli wayar sannan ya kalleta cikin miliyoyin mamaki me d'auke da azababban bacin rai yace..... Aha! akafta read *TASLEEM* dinku ta'ballo rufa, to muje dai zuwa yanzu za'a fara gashi... *MEENAL or LUFHAT* _ALLAH kasa mucika da imani ameen ya hayyu ya kayyu mu_ [8/10, 8:41 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 2️⃣2️⃣-2️⃣3️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""Ke! wata iri dabbace mahaukaciya ce eye?....cike da bacin rai tace nice dabba mahaukaciyar?...cikin zafin rai yace "eh ance maki dabba mahaukaciyar, idan ba dabba mahaukaciya ba wanene zayai abinda kikai yanzu eye?...har tai magana sai tafasa sakamakon jiyo muryar hajiya tana fadin meke faruwa agurin nan ne eye?...., tace hum!takasan kacemun dabba mahaukaciya tana gama fad'ar hakan sai kawai tafashe da kuka me sauti tareda cewa hajiya marina yai da sauri tace Subhallahi! me kikai masa yamareki?...., tace wai dan munyi karo wayarsa tafadi shine kawai yazabga mun mari kuma nabashi hakuri, takareshe fadi tareda tsugunnawa da sauri tadauko wayar wacce screengad dinta ne kawai yafashe. Saidai kuma bahaka *TASLEEM* tasoba, sotayi wayar ta tashi aiki gaba d'aya sannan tasakar mashi wani irin murmushi me kama dana mugunta, tareda tamika mashi wayar tana murzan ido kasa-kasa tamkar me kukan gaske. "Shikam *TAUFIQ* baki da hanci yasaki cikin biliyoyin mamaki yana kallonta, dai-dai lokacin da *Momman* take kokarin karasowa gurinsu, sai tayi sauri sake mika mashi wayar, cikin wani irin mugun kissa wanda *TAUFIQ* zayace tunda yake bai ta'ba sanin akwai irin shi aduniya ba sai yau, murya very low tace sorry yah! *TAUFIQ*. "Cikin fad'a *Momma* tace haba d'anlele meyasa wani lokaci zuciyarka akusa take ne eye?...d'aga kunyi karo wayarka tafadi shikenan, sai ka mareta kuma tace kayi hakuri amma saboda Allah sai kawai ka daga hannu kashara mata mari akan kyakkawar fuskar nan nata, Tareda da kokarin kai hannunta akan fuskar *TASLEEM* din tana fadin mugani injin dai bai tashiba?..., da sauri tace a ah! tareda du'kar dakai kasa tana rufe fuskar cike da tsoron kar hajiya tagano karya tayi, cikin fad'a tace sannun kinji yanzu haka yadace tana me kallonsa ranta alamar a'bace. "Hakan yasa da sauri yakalli *Momman* aikam yaga 'bacin rai karara akan fuskarta, take yaji ransa yai bala'in baci inda yaji tsanar *TASLEEM* yasake d'arsuwa aransa dai-dai lokacin da *TASLEEM* din cikin sanyi murya me nuna cewa "eh lallai bada saninta hakan yafaru ba, tace Allah hajiya bansan yazaya shigowa ba aidana tsaya tukun har yashigon sannan ni nafito, tace karki damu *TASLEEM* na yarda dake shid'in ne wani lokaci bayada hakuri akan abu kad'an. Cikin tsananin 'bacin rai yace *Momma* nikuma baki yarda dani ba ko?....yakarashe fad'i tareda kura mata idanunsa da tuni suka rikid'e daga fari zuwa ja saboda bala'in bacin rai, yanason yaji me zatace aikam fuska had'e tace aibawai nace ban yarda dakai bace kaid'in ne tamkar me zuciya hannu, kai ya gyad'a alamar gaskiya ne tareda lumshe ido yanaji wani irin zafi aransa. Yayinda cikin kissa *TASLEEM* tasake cewa hajiya kuma fa nace mashi yayi hakuri, amma sai kawai naji saukar mari bazato tafadi tareda turo baki tana sake yima *TAUFIQ* din kallon kasan ido, wanda tuni yabud'e idon yana kallonta kafin yamaida kallon akan *Momman* wacce cikin fad'a tace to ina amfanin hakan ace mutum bazayai hakuri akan d'an abu kad'an ba saboda Allah fa eye?...dai-dai lokacin da tasake cewa ga wayar kayi hakuri. "Tace to kaji sai kayi hakurin ka karbi wayarka da sauri yamaida kallonsa kan *TASLEEM* din, inda yai mata wani irin kallo wanda taga kamar nakeda Allah ne akan kazafin dakikai mun, aiko take taji gabanta yai wani irin mugun bugawa wanda hakan yasata saurin du'kar dakai cike da wani bala'in tsoro d'arsu ranta, gawani bala'in kwarjini da *TAUFIQ* din yaimata lokaci d'aya batareda yakarbi wayar daga hannunta ba yawuce rai bace,yanajin zuciyarsa tamkar zata faso tafito waje dan bakin cikin abinda wannan yarinyar tayi masa wanda hakan yasake ba *TASLEEM* din wani irin mugun tsoro, dan hakan ne tayi sauri kallon *Momma* wacce tabi bayansa da kallo cike da mamaki, tace wai nikam me hakane "d'anlele yakeyi daga jiya zuwa yau da anyi magana sai yawuce ya kyale mutane eye?...sai kuma taja tsaki mtsw! tareda cewa to Allah yasawake, sannan takalli *TASLEEM* din wacce take amugun tsoroce tace bani wayar nan kinji, idan yagama fushin yazo kar'bi abinshi tunda dani dake babu abinda zamuyi da wayarsa. Cikin sanyi jiki tamika mata murya asanyaye tace gashi hajiya dan Allah kisake bashi hakuri, murmushi tayi tareda cewa *TASLEEM* 'yata nace karki damu abinda nakeso dai dake shine dan Allah kiyi taka tsan-tsan dashi saboda zuciyarsa akusa take, sannan kiringa bashi girmanshin amatsayinsa na babba agareki kinji ko?...cikin sanyin jiki tace to hajiya insha'allah zan kiyaye, yauwa Allah yaimaki albarka saidai daga yau kidaina kirana hajiyar nan banaso, kiringa kirana *Momma* kamar yanda kikaji yanayi kinji ko?...cikin jin dad'i tace to, yauwa *TASLEEM* to muje ki cigaba da aikinki kinji ko?.., tace tareda shiga gaba Ita kuma *Momma* tabita abaya tanajin kaunar yarinyar har cikin ranta. ****** *TAUFIQ* kam koda yashiga babban falon tuni *T J* da bakin harsun fara cin abinci, saidai ko Kallon inda suke baiyi ba saboda bala'in bacin rai dayake ciki yanufi hanyar shiga karamin falon, da sauri *T J* yace a ah! *TRT* _kasan cewar haka yakan kirasa wani lokaci_ abincin fa?...batareda yatsayaba yace bana bukata, cike da mamaki yace baka bukata kamar yafa?...bai samu amsaba domin tuni har yashige karamin falon. Hakan yasa *T J* ajiye spoon tareda ture flat din abinci da sauri yamike yabishi, saidai ko kafin ya'isa tuni har yashige bedroom dinsa yasa key yakulle hakan yasa *T J* yin tsaye turus, tunda yaga hakan aransa yasan akwai matsala babba kuma yasan ahalin dayake cikin yanzu ko yace yabud'e masa kofar nan bazaya bud'e ba. Cike da mamakin hade da damuwar gani halin da aminin nasa yashiga yanzu nan yafurta to lafiya meke faruwa?...,wata zuciyace tace kaje ka tambayi *Momma* man tunda cikin gida yafito, har yajuya zaya fita sai kuma wata zuciyar tace a ah! kasani ko tsakaninsa da *Momman* ne kila kuma bai kamata kasani ba, kawai kabarshi har sai yahuce tukunna dan haka yakoma ya cigaba da cikin abincin inda har bakin ke tambaryarsa ina Sir *TAFIDA*?..yace masu zayai wani abune kadan amma yana nan zuwa sukace ok sannan suka cigaba da cin abincinsu. Shikam *TAUFIQ* safa da marwa yakamayi atsakiyar d'akin cike da mugun bacin rai, yake naushi hannu d'aya cikin d'ayan hannun abayyane yafurta Oh! my God me zanyima yarinyar nan narama abinda tayimun ne?....,wata zuciya tace dashi ah! bacewa tayi kamaretaba?...yesss yaba kanshi amsa yauwa to kabari idan tazo gyara maka d'aki ka zazzabga mata kyawawan marukan, afuskan nan nata mekama data aljanu harsai yatsunka sun fito, da sauri yace a ah! ran *Momma* zaya sake 'baci fiyeda da kawai kasa adauke maka "ita akai maka gidanka na fadara lokus tayi tsawon sati biyu kana bata wahala, da sauri nanma yace a ah! *Momma* zata tuhume ni cike da mugun takaici yatura hannu cikin lallausan suman kanshi, tareda furzar da huci me zafi sannan yasake cewa to wai me zanyi mata nahuce abinda tayi mun eye?....shuru yayi tareda lumshe ido tsawon lokaci can kuma sai yasaki wani shu'umin murmushin tareda furta yesss nasamu abinda zanyi maki lallai yarinya zaki gane bakida wayo sannan yamike yafita tamkar bashiba yaje suka cigaba da cikin abincin dashi suna fira har suka gama suka fita. ******* *TASLEEM* kam cikin sanyi jiki tashiga kicin dan gyarawa, saidai kuma takasayin hakan asalima tsaye tayi shuru tana tunanin abinda yafaru, wanda sosai taji ba dad'i abinda ta aikatawa *TAUFIQ* din musamman yanda taga ko kad'an *Momma* bata bashi gaskiya ba, gashi dai ita ce tayi masa laifi amma kuma shi *Momma* taima fad'a saboda yarda da'ita datayi. Take wata zuciya tace da'ita shin *TASLEEM* kenan yanzu wannan hanyar dakika dauka me bullewace?....karki manta ramin makaryaci kurarre ne, idan har kikacigaba dayin hakan watarana gaskiya zatayi halinta kinga daga ranan dukkan wata yarda da tabaki yazube, kafin hakanma shikan shi *TAUFIQ* idan har zaki cigaba dayi masa irin abubuwan, zaya kara tsanar dukkan wani talaka ne sannan ringa daukar 'ya'yan talakawa basuda tarbiyya, wanda kuma ba hala bane tunda ke karan kanki ba irin tarbiyya da iyayanki sukai maki ba kenan ko?...kai ta gyad'a alamar bakan amsa, dan haka tin wuri kibari idan baso kike yafara yimaki kallon marar kunya da tarbiya ba, take tafurta aitunima yafara tunda abinda nayi masa daga jiya zuwa yau aiko wanene dole yaimata kallon marar kunya da tarbiyya, dai-dai lokacin da wasu hawayen nadamar abinda tayi suka zubo mata, cikin sanyin murya tace insha'allahu bazan sakeyin abinda zayasa yaimun Kallon marar tarbiyya ba saidai ko cikin kuskure, ko dan yardan da mahaifinsa tayi mun dan haka daga yau bani "bashi sai idan yashiga sabgata tabbas zan shiga tasa, tunda yatsani talaka nima natsane shi eye takarasa fadi tareda murgud'a baki cike da tsiwa sannan tawanke idonta tareda fara gyaran kichin din. *Bayan kwana* ******** Komai yana tafiya dai-dai inda *TASLEEM* ta cigaba da zuwa aikatau dinta hankali kwance, domin sosai *Momma* tajata ajiki tamkar yar cikinta haka takejin kaunarta aranta inda take koya mata abubuwan data kula bata iyaba, musamman kalolin abincin turawa da larabawa harma dana gargajiya irin wanda bata iyaba, hakan yasa cikin lokaci kankanin suka shakuda *Momma* saidai kuma tun ranan da abun nan yafaru tsakaninta da *TAUFIQ* bata sake ganinsa ba, sai yazamana da'ita dashi kadaran kadahan batama ganinsa sosai saboda harkokinsa, da basu barinsa zama gida sai kullum za tashiga ta gyara mashi d'aki tsaf tafito. Kamar yauma taje ta gyara mashi tafito tana kokarin har fitata gada part din, zata shiga part din *Momma* taji ta tayi wani irin mugun yin baya sakamakon taka wani abu wanda bazata iyacewa ko menene ba, tadaiji ta tafi suuuu sannan tafadi rifffff! inda kafarta murgud'e tabayan sannan kanta yabugi kan tayis, jikake 'kummm! aikam take tasaki wani irin mugun kara dai-dai lokacin da *TAUFIQ* yafito daga bayan labule, yana sakin wani irin murmushi wanda sautinsa yasa *TASLEEM* d'ago dakai ahankali takallesa da idanuwanta suke ganinsa dishi-dishi sai kuma takoma ragwaf. To adai-dai kuma sannan *Momma* tayi saurin karasowa gurinta, kasan cewar fitowatar kenan daga d'aki taji wannan karan wanda ta tabbatar muryar *TASLEEM* din ne, aikam taganta zube kasa magashiya da sauri ta d'agota saidai ko motsi batayi hakan yasata cikin tashin hankali tace..... Muje zuwa *MEENAL or LUFHAT* _ALLAH kasa mucika da imani ameen ya hayyu kayyu mu_ [8/10, 8:42 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 2️⃣4️⃣-2️⃣5️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""Subhallahi! *TASLEEM!* garin yaya kika fad'i haka eye?....tana me sake d'agota sosai, *TASLEEM!!* tasake kiran sunanta akaro na biyu saidai bata amsa mata ba, hakan yasata rungumota zuwa jitanta cikin tsananin tashin hankalin irin wanda rabon data shiga irinsa harta manta rana, hakan yasata furta innalillahi'wa'inna'ilaihirraju'u! *TASLEEM!* *TASLEEM!!* *TASLEEM!!!* tasake kiran sunanta akaro na babu adadi tareda karashe fadin daki amsani mana *TASLEEM!*. "Shuru *TASLEEM!!* bata amsata ba domin kuma gaba d'aya jikinta yasaki sosai, hakan yasa *Momman* sake shiga mugun tashin hankalin inda da sauri takai kunnanta saitin zuciyarta dan taji yana bugawa kuwa, saidai komai batajiba hakan yasa cikin tsoro tace nashiga uku ni Saudatu kardai yar mutane tamutum, sai kuma tace a ah! insha'allah hakan bazata faruba ya Allah karufa mun asiri, sai kuma cikin sauri tasake d'agota sosai sannan ta d'auketa, kasan cewar *Momma* irin matan nance dirarru masu karfi wayanda hutu da jin dad'i baisa sun bar jikinsu yalalaceba, kuma da alama *TASLEEM* din jikin ne kawai batada wani nauyi, domin kuwa tamkar yar jaririya hakan *Momman* ta sunkuceta inda kai tsaye tanufi part dinta da'ita cikin sauri. ******* "Hakan yaba *TAUFIQ* damar yafito da sauri daga bayan labulen da yaboye, saidai ranshi a'bace saboda ganin mugun tashin hankali akan fuskar *Mommansa*, hakan yasa yajin tsanar *TASLEEM* din yasake shiga ransa akaro na babu adadi tsaki yaja mtsw!, tareda furta mayyar "yarinya kawai duk tabi talashewa *Mommana* kurwa nidai kurwata yafi karfinta", sai kuma yaishuru domin jiyai zuciyarsa tad'an bugawa saboda tunowa da ganin halin da *TASLEEM* din take cikin. "Dan haka da sauri yafita daga part din nasa yanufi hanyar shiga part din *Momman* ta kofar waje, saida yanutsu sannan yashiga falon da sallama tamkar baisan abinda yafaruba, inda ya'ise *Momman* cikin tsananin tashin hankali tuni har ta kwantar da *TASLEEM* din akan kujera me saman mutun uku, tad'auko ruwa tazuba mata amma ko motsi batayi ba dan hakan ne taketa faman girgiza *TASLEEM* din cikin tashin hankali da tsoro tareda kiran sunanta saidai shuru. Saiga sallamar shi hakan yasata d'ago dakai cike da tashin hankali da firgici, tace yauwa na nagodema Allah dayakawo munkai taima kaduba mun "ita Allah yasadai ba mutuwa tayi ba. Cikin d'an basarwa yace me yasa meta?...nan taf'ada mashi abinda yafaru, cikin rashin damuwa da halin da *TASLEEM* din take ciki yaja tsaki mtsw! tareda cewa *Momma* "yarinyar nan batada hankali, shiyasa batayin komai cikin nutsuwa to ai gashinan gurin haukanta da rashin nutsuwa taje tafad'i. "Fuska had'e tace nikam dai d'anlele meye had'inka da *TASLEEM* ne?.., aransa yace tsana wlh na tsaneta afili kuma yace me kuwa tareda hade fuska cike da tsanar *TASLEEM* aransa, rai a'bace tace humm! kadai tsani yar mutane haka kurum shine kake "binta da mugun kalamai *TASLEEM* dince marar hankali da natsuwa?.. "Yace "eh mana idan ba haka ba itaba makauniyace ba yaza'ai tafad'i haka kawai tana ciki tafiya eye?...tace kana nufin kace mun bakasan tsautsayi bakome eye?...yarinyar da tunda nake ban ta'ba ganin me natsuwa irin ta'ba, dan tsautsayi yafad'a mata shine zakace mata mahaukaciya, haba d'anlele meyasa kake hakane eye?... Kallonta yake aransa kuma mamaki yake, yanda wannan mayyar yarinya tashiga zuciyarta cikin lokaci kankanin. Katseshi tayida fadin shin yanzu zaka dubamun Ita ko bazaka duba mun itaba?...cikin kwantar da murya yace kiyi hakuri *Momma* nidaba Dr ba yaza'a nasan meyasa meta eye?...da sauri tace "eh kuma fa hakane to kira dr Lamir yazo maza yaduba mun Ita. "Nan yad'aga waya yakirashi kasan cewar shine family Dr dinsu nan yace masa gashin nan zuwa yace ok sai yazo din tareda kashe wayar, yafad'awa *Momman* cike da tsananin fargaba tace to, kallonta yai cike da tausayi yace *Momma* ki kwantar da hankalinki maybe dogon suma tayi dazaran yazo yai mata irin dabarunsu na likitoci zata farfad'do kinji?..cikin sanyin jiki tace to. Sannan yace yauwa to ki zauna yafad'i tareda kamata ya zaunar da'ita akan kujera me zaman mutum biyu, tana me kallon kyakkawar *TASLEEM* din datayi fayau lokaci d'aya sosai takejin tsoro kar wani abu yasamu yar mutane. Sai kuma tafashe dakuka hakan yasashi saurin cewa a ah! *Momma* meye kuma abin kuka?...,cikin kukan tace ba dole nayi kukaba ni wlh tsoro nakeji kar wani abun yasame yar mutane nashiga uku, fuska yasake had'ewa yanasake jin tsanar *TASLEEM* din aransa fiyeda tuna me karatu, kafin da sauri yace *Momma* kidaina kirama kanki shiga ukun saboda wannan banzar yar talakawan, cikin kuka had'eda fad'a tace d'anlele wai meye hakane?...cikin turo baki yace to me kuma nayi?...Hararansa tayi tareda cewa wai tambayata kake me kayi ko?....to *Momma* aidai gaskiya nafad'a kidaina zubar da hawayanki akan wannan yar mahaukaciyar yar talakawan me kamada aljanu. Cikin fad'a tace ah! kamace aljanarce kaji tunda kai talaka bayada daraja agurinka, shiyasa sai kanata kirasa da dukkan sunan dakaga dama kuma kullun ina fad'a maka ba duka aka taru aka zama d'aya ba, sannan kuma kasani asalin kauye dai birni ne sannan asalin me kudin talaka "ehe dan haka idan har baka tausaya mata dan takasace yar talakawan daka tsanaba, aika tausaya mata dalilin kai taje gyarama daki har tsautsayi yafad'a mata tafad'i, saboda Allah fa kaduba kaga halinda take ciki amman kana tafad'in maganganu akanta marasa dad'inji, takarashe fad'i rai a'bace. Cikin sanyi murya yace to *Momma* kiyi hakuri kidaina kukan hakanan, insha'allah babu abinda zaya sameta shikenan nafadi magana me dad'i akanta ko?...kai ta kawar batareda tace komai bahakan yasashi zama kusa da'ita idonsa akan *TASLEEM* wacce take magashiya, sosai yakejin zuciyarsa tana bugawa saboda farkaban kar sanadinsa tamutu wanda idan har hakan tafaru bazaya ta'ba yafewa kansaba, tunda har yai sanadiyar mutuwar wani adoron kasa sai kuma yaja tsaki mtsw! wanda har yasa *Momma* kallonsa da sauri tana cewa meye kuma?... Kai ya girgirza mata alamar bakomai, yayinda aransa yace wawuyar yarinya kawai duk abinda yasameta ai ita ce tajama kanta, inda bata shiga gonata ba aida banshiga gonartaba. Suna zaune dr yashigo da sallama d'auke abakinsa bakine gajere amma kyakkawane, shekarunsa duk bai wuce talatin da bakwai zuwa da takwas yana sanye da wando baki riga t-shirt fara me dogon hannu, yayinda hannunsa rike da babban first aid box, da sauri suka mike tareda amsa masa sallamar cikin girmamawa yagaida *Momma* tareda mikawa *TAUFIQ* hannun sukai musabiha. Dai-dai lokacin da *Momma* tace Dr dan Allah dubamun ita Allah yasa dai ba mutuwa tayiba, saboda naga tund'azu ko motsi batayi ba cikin sauri yace ok hajiya me yasa meta ne?...tad'uwa tayi wlh, yace "eyya insha'allah zata farka I tink dogon suma tayi cikin sauri tace to Allah yasa hakan, yace ameen tareda tsugunnawa yabud'e first aid box din yaciro abin nan nasu na likitoci yafara dubata. Inda nan yaga tana darai dan hakan yafara kokarin ganin numfashinta yadawo tafiya dai-dai, saidai duk yanda yai kokarin hakan abin yagagara gaba d'aya duk yahad'a gumi sosai hakan yasa yakallesu tareda share gumin goshinsa, sud'inma shisuke kallo kowani zuciyarsa cike da mugun fargaba kar wani abun yasameta, gyaran murya yayi sannan cikin faduwar gaba yace hajiya saifa ahankali domin yarinyar nan tayi nisaa cike da tsoro tace ta mutu ko, da saurin yace..... Anan zan dakata har sai Allah yabani lafiya, dan haka zanyi amfani da wannan damar ina barar addu'o'en ku domin za'aimun operation ina rokon, kusani acikin addu'o'en naku Allah yasa nashiga lafiya nafito lafiya Allah kuma yasa adace, dan haka dukkan wanda na'batawa ya yafe mani insha'allah dazaran naji sauki zan cigaba da izin Allah nagode Allah yabar zumuncin. _ALLAH kasa mucika da imani ameen ya hayyu ya kayyu mu_ [8/10, 8:42 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 2️⃣6️⃣_2️⃣7️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA TA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""A ah! Hajiya,....sai kuma yai shuru" tareda sauke ajiyar zuciya yana me dukar dakai kasa, ga dukkan alama yana tunanin ta yadda zayai mata bayani halinda *TASLEEM* din take cikin ne. "Cikin bugun zuciya me had'e da mugun tashin hankali da tsoro *Mamma* goge gumin fuskarta da hijab dake saye awuyanta tace" shikenan tamutu ko Dr?...., kai ya girgiza mata alamar a ah yaname tattara kayanshi yana maidawa cikin d'an akwatin, cikin rud'ani tasake cewa to kayi mun magana mana dr menene yasameta"?...dai-dai lokacin da yarufe akwatin tareda mikewa da akwatin rike ahannunsa, dayan hannun kuma yana gyara igiyar wuyan rigansa. Cikin sanyin jiki yace hajiya ki kwantar da hankalinki bata mutu ba, saidai gaskiya abin ciken dana d'anyi nagano tayi" matukar nisa, "Amma idan har badamuwa zanso mu dauketa zuwa asibiti, domin nasake duba kanta wanda nakeda tabbacin anan tabugu. Da sauri tace to dr haka nanma shine dai-dai sai kaduba mun "ita da kyau", kai yad'a tareda cewa ok badamuwa ni zan tafi sai kun iso kenan tace to sannan yanufi hanyar fita. "Yayinda *Mamma* ta mike taname kallon *TAUFIQ*, wanda shima mikewa tsayan yai yana kallon *TASLEEM* din yanajin wani irin faduwar gaba, domin kuwa ko kadan babu alamar numfashi atareda "ita da sauri *Mamman* tace danlele to daukarta" muje mota mana ko?... da mugun sauri yad'ago dakai ya kalleta da blue eyes dinshi masu matukar burgewa,wayanda suka riked'a zuwa jaja saboda 'bacin rai aikam take yaji ransa yasake mugun 'baci, inda yaji kamar yace" mata bazan iya daukar wannan yar talakawar nahad'ata da jikina ba, saidai kuma yasan koda yasha giyar wake bazaya iya tsallake umarninta ba. Hakan yasashi maida kallonsa kan *TASLEEM* wacce take kwance magashiya, yayinda *Mamman* tasake cewa dauketa" mana muje d'anlele ga "Dr chan yana jiranmu" kaji?...,kai yad'a alamar to fuska had'e still yana jin bacin rai had'eda da jin faduwar gaba wanda yarasa dalinsa najin faduwar gaban, ko dayake haka nan yanada nasaba da ganin halin *TASLEEM* din take cikine wanda yasan shine sila. Haka nan dai yaduka yaname kallon kirjinta dayake cike da dukiyar fulani tamkar zaya faso rigarta, da sauri yakauda kai tareda rintse ido sakamakon kamshin turaran tauch dinta da yabugi hancinsa wanda yasake tsananta mashida bugawar zuciya. "Ahankali yabude idon tareda saka hannunshi daya tabayanta yad'gota, aikam take kanta yataho luuuu!sai akan kirjinsa wanda yake cigaba da aikin bugawa. hakan yasake tura d'ayan hannunshi takasan kafafunta da alama irin daukar nan da'akeyima jarirai zayai mata, aikam dai hakan ne takasance domin kuwa cak! yadauketa tamkar yadauki jaririyar yayinda kanta yaikwance akan faffad'an kirshisa. "Ga mamakin *TAUFIQ* me makon yajita da nauyi kamar yanda yai tsammani, kasan cewarta dauke da manyan hips sai kuma yaji akasin haka dan haka yaja guntun tsakin mtsw! wanda shikad'ai yaji abinsa, _sai kuma ni yar dauko maku rahoto_ lol. Kai tsaye yanufin hanyar fita waje da'ita cikin azama *Mamma* tabi biye dashi da d'an saurinta, yayinda aransa yake fadi aikin banza jita kamar fefa hakan yana nufin ko karfi ba "tadashi, dan haka ne daga takad'an wannan guntun bawon ayabar wai shine har tafadi wawuya kawai, batada dabaran komai sai ta tsabar rashin kunya da tsaurin ido irin na yayan talakawa dasukai mata" katuntu mtsw! yasake jan tsaki. Dai-dai lokacin da dr yake kokari fita kasan cewar tuni yashiga motarsa yai mata key yafita daga harabar gidan, yayinda tuni shima *TAUFIQ* yakarasa gurin daya daga cikin motocin da suka dawo aciki. "Inda cikin sauri daya daga cikin direbobinsa yaje yabud'e masa gidan baya, cikin turanci yake fadin yah! Allah yallabai meyasa me "ta?.. banza yaimasa tareda sakata yakwantar, yaname kauda kanshi daga barin kallon kirjinta da rabi yake waje. yayinda *Mamma* tashiga ta zauna tareda daukan kanta tadora akan cinyarta, cike da fargaba tashare hawaye tana shafa kan *TASLEEM* di tareda fadin oh! ni *Saudatu* Allah yasa babu abinda yasami "yar mutane", yayinda tuni *TAUFIQ* yarufe mata kofar, drive yana kokarin shiga mazauninsa cikin turanci yace bani key! yakarasa fadi da mika mashi hannun, ido yazaro tareda cewa yace no! sir ba girmanka bane yin tuki da kanka bari dai najaku. Cikin bacin rai yadaka mashi tsawa tare dacewa bana bukata kabani key nace kaji ko?...,cikin sauri had'eda rawan jiki yace ok sorry sir gashi yaduka cikin girmamawa tareda mika mashi mukullin motar, cikin isa yakar'ba tareda budewa yashiga drive yana kokarin rufe mashi kofar yafisga dakarfi yarufe dakanshi wanda dagani kasan ransa amugun bace yake, sannan yamata key yatayar tareda fita da gudu daga harabar godan, inda tuni escots dinsa sun shiga motoci biyu suka bi bayansa da gudu domin su lura da ogan nasu yana cikin wani yanayi. ********* A dari ukku da hamsi suka isa asibitin inda tsabar gudu tuni har sun wuce Dr Lamir, saidai suna shiga harabar asibitin shima yanashiga, kasan cewar tuni yasanar a asibitin suna nan zuwa hakan yasa kokamin su karaso tuni har anfito tarbansu, dan haka cikin sauri *TAUFIQ* yai fakin tareda fitowa yabudewa *Mamma* kofa wacce sai faman share hawaye take, da sauri tafito tana mesake bashi umarnin yasake dauko *TASLEEM* din. "Hakan yasa hannu yadaukota dai-dai lokacin da wasu nurses biyu suka karaso dauke da gadon daukar maralafiya, dan haka dasauri yadorata suka wuce da'ita dakin taimakon gaggawa yayinda tuni su *Mamma* suka rufa masu baya, cikin sauri tana gaba *TAUFIQ* din yana biye da'ita damin sosai tafishi sauri yayinda tuni Dr Lamir shima yabi bayansu, inda nurses din suna shiga da'ita shima dr yana shiga *Mamma* nakokarin shiga suka rufo kofar da sauri. Hakan yasa *TAUFIQ* yai saurin riketa tareda cewa *Mamma* kiyi hakuri afito da'ita" dan Allah kinji?...idonta cike da hawaye tajuyo ta kalleshi, sai kuma tafashe da kuka tareda fadawa jikinsa tana cewa danlele tsoro nakeji kadda yar mutane ta mutu tadalilina, cikin sanyi jiki dajin kalaman ta yarungumeta yame sakejin wani irin mugun faduwar gaba akaro na babu adadi, gawani tsananin tsoron da yake sake shigarsa wanda har yasa aransa yake fadin tabbas! idan har "yarinyarnan tamutu, aiko yashiga uku da zunubi me girma arayuwarsa kashin kai? yah salam, sai kuma da sauri wata zuciyar "tace dashi insha Allahu ma bazata mutaba nan take yaji hankalinsa yakwanta, but amma kirjinsa bai daina bugawa ba, wanda bamamaki hakan yanada nasaba da yanda yaga halinda *TASLEEM* din take ciki ne. Itakam *Mamma* Jinyai shuru yasata daga kai takalleshi hawaye nazubowa akan fuskarta wacce cikin kankanin lokaci har tafada tayi fau, cikin rawar murya tace danlele kana ganin babu abinda zaya sameta?... kai yagyada mata alamar "eh sannan, ahankali yakamata tareda zaunar da'ita akan wata kujeran karfe cikin sanyi jiki dana murya yafara lallashinta. Suna cikin hakan sai ga likita Lamir yafito duk yahada uban gumi fuskarsa cike da matsananciyar damuwa da sauri suka tashi suka tareshi, kafin duk *TAUFIQ* yace wani abu tuni *Mamma* cikin rawar murya tariga shi dacewa likita yaya *TASLEEM* din tafarfado kuwa?...Batareda yabasu amsa ba yace idan badamuwa inason ganinku office dina hakan yasa suka bishi abaya. Bayan sun zauna akan kujera saida yanutsu tunkun yatabbatar suma sun nutsu sannan cikin damuwa yace........ Muje zuwa *_WANNAN PAGE DIN GORON SALLAH NE GA DUKKAN MASOYANA_* *_Assalamu'alaikum yan'uwana masoyana barkan mu DA WAR haka, yakuke yakwana biyu ya al'amuran yau da kullum ina fatan komai lafiya Allah yasa hakan ameen ya rabbi_*, *_TO BARKAMU DA SALLAH FATAN MUNYI SALLAH LAFIYA? UBANGIJI YAMAIMAITA MANA AMEEN🤲, TO MASOYANA GANI ALLAH YAKANUFA _NADAWO💃 FATAN ZAKUYIMUN AFUWA 👏NAJINA SHURU DAKUKAI TSAWON WANI LOKACI, WANDA IDAN BAKU MANTABA NAFADA MAKU ANYIMUN OPERATION😔 NE WANDA NADADE INA JINYA SAKAMAKON HAKAN NEMA YASA, BAKUJINI AKAN LOKACIBA TO AMMA YANZU ALHAMDULILLAHI NAJI SAUKI SOSAI💃🥰 IN SHA ALLAH ZAKU CIGABA DA JINA, NAGODE SOSAI DA ADDU'ARKU AGARENI ALLAH YABAR KAUNA AMEEN_*. *_MUJE ZUWA_* *_YAMZU ZA'AFARA LABARIN KYANDIR ME HASKEN BANZA kudai_* [8/10, 8:42 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 2️⃣8️⃣-2️⃣9️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""Hajiya munyi iyabaki kokarinmu dan ganin numfashinta yadawo saidai kuma Allah bai bamu ikon yin nasaran hakaba, zumbur *Mamma* tamike cikin azababban tashin hankali ta d'ora hannu akai tareda fashewa da wani sabon kukan,wanda yafi nafarko tana fadin innalillahi'wa'ilaihirraju'um!. Shima *TAUFIQ* din mikewa yai da sauri dai-dai lokacin dayaji zuciyarsa tayi wani irin mugun bugawa wanda har saida yarintse ido saboda jin yanda antarsa ta kada, tareda furta yah salam! yaname dafa table din dr, yayinda cikin kuka *Mamma* tace nashiga uku ni *Saudatu* kana nufin nayi sanadiyar mutawar yar mutane?...wayyo Allah na shikenan *TASLEEM* tamutu kenan ko?....*TAUFIQ* yace eh Dr kana nufin tarasu kenan?...da sauri yace a ah banface maku ta mutu ba, yace a ah! dr nifa ban gane me kake nufi da cewa bata mutuba san nan kuma kace kun kasa dawo da numfashinta, yace "eh tabbas bata mutuba cikin fada tace to idan "bata mutuba to meyasa "ku kakasa dawo da numfashinta" eye?...da sauri yace "eh hajiya tabbas kamar yanda nafada maku cewa munkasa dawo da numfashita, hakane saboda rayuwarta ba ahannunmu yakeba. "Ahankali cikin mutuwar jiki *TAUFIQ* yakoma yazauna tareda dafe kansa dayaji yasarawa, sosai yakejin wani irin tsoro yana shigarsa yayinda *Mamma* tasake sakin wani irin kuka taname sake cewa shikenan kawai kace mun *TASLEEM* tamuta, yace hajiya ki kwantar da hankalinki bawai tamutu bane, da sauri *TAUFIQ* yad'ago dakai yakalleshi cike da mamaki yace ikon Allah dr dama anayin haka mutum bayayin numfashi but amma kuma yanada rai bai mutuba?..., cike da takaici *Mamma* tace dalla kyalesa kawai ni ina nataba ji da ganin hakan, da'alama dai yamanta yace" mana sunkasa dawoda numfashinta" ne sannan kuma yanzu yace mana wai bata mutuba to ya'akai kuka kasa dawowa da numfashin nata tunda bata mutunba eye?...yace saboda tayi matukar dogon sumane, wanda zaya iya daukanta tsawon LOKACI bata farfadoba zakuma ta iya farfadowa akoda wani lokaci to saidai maganar gaskiya bazance maku ga lokacin dazata farfadoba, domin kuwa tashiga comman ne. Kallonshi *Mamma* tayi baki da hanci bud'e kafin takuma hade fuska tace meye kuma hakanan?...yace eh wani abune da mutum yakeshiga sakamakon idan yayi mugun buguwa akai, kuma maganar gaskiya "itama tayi mugun buguwa akai sosai wanda shine yasata shiga comman din,dan haka muyi addu'armu Allah yasa acomman din tatsaya batayi losing memory taba ko kuma tasamu tabin hankali ba. Zaman yan bori *Mamma* yayi akasa cikin kuka take cewa shikenan yar mutane tanakasa sanadina, shikam *TAUFIQ* da tund'azu yake sauraran abinda likitan yake fada, da sauri yace dr tabin hankali fakace?...yace eh tabbas duk da bafata mukeyiba hakan yana iyafaruwa agareta" ko kuma tayi losing memory nata kamar yanda nafada, yace ya salam idan na fahimceka komai nata zata manta?...yace tabbas harda kantama zata iya mantawa. yace innalillahi'wa'ilaihirraju'm *Mamma* tace mun shiga ukku harda kanta zata manta?...yace "eh, kuka tasake saki tareda cewa wayyo Allah na *TASLEEM* ki gafarce ni dan Allah, domin kuwa nice naja maki ina kula dake tun ranan dakukai fada da danlele bakyasan zuwa part din gyara mashi, amma hakan nake tilastaki zuwa yanzu ga abinda yafaru dane nan. "Da sauri *TAUFIQ* yamike tareda dagota ya rungume jikinta sai rawa yake tsabar tashin hankali, yace dan Allah *Mamma* kiyi shuru kidaina kukan nan haka wlh har cikin raina nakejin kukanki, cikin rage sautin kukan nata tace danlele tsoro nakeji kar d'aya daga cikin abinda likita yafada yasameta, gashi tunda dillaliya takawo mun ita Allah baitaba bani ikon tambayarta inane unguwarsu da gidan iyayanta ba, sosai mamaki yakama *TAUFIQ* dajin abinda *Mamma* tafada har aransa yana fadin ikon Allah amma kika dauki sonta kika saka arai, afili kuma cikin sigar lallashinta yace ki kwantarda hankali in sha Allahu babu abinda zaya sameta kinji? kai ta gyada alamar to. ********** Cikin sanyi jiki *TAUFIQ* yakalli likita yace yanzu Dr meye abinyi?...., yace abinyi kenan addu'a, domin shi Allah mai girmane kuma shidin almusauwurune mai sauya al'amuransa aduk lokacin dayaso, baka taba ganin hoton d'aya daga cikin yariman saudiyya yana yawo ayanan gizo mai suna yarima Alwaleed bin Khalid bin Talal ba?...,wanda akafi sani da (yariman barci) saboda yashafe shekaru goma shatakwas yana sume, cikin shekara tadubu biyu da goma sha biyar likitoci sun yanke shawarar cire hadin na'urorin dake taimaka masa, to amma sai mahaifinsa yaki amincewa da haka domin mahaifinnasa yace tabbas Allah zayayi baiwarsa akan d'annasa, akwai rohoton dake nuna cewa bayan yakwashe tsawon shekaru a sume yamotsa. So dan haka kukwantar da hankali ku kusa aranku in sha Allah zata farfado batareda tadauki tsawon kwanakiba balle shekaru, haka dai yacigaba da kwantar masu da hankali sannan yakaisu dakin da aka kwantar da *TASLEEM* wanda yakasance daki na musamman, sosai hankali su yatashi naganin irin na'urorin da aka samata musamman *Mamma*, *TAUFIQ* yanata lallashinta hartayi shuru sannan likita yace sutafi gida budamuwa zasu cigaba da dubata tarada bata taimakon da duk yakamata. Aiko *Mamma* tayi tsalle tadire tace sam bata yarda tabar yar mutane ita kadai a asibitiba dan haka ita zata zauna tayi jinyarta har tadawo hayyacinta, saidai duk yanda sukai da'ita dan takoma gida takiya dole suka barta inda tace saidai shi *TAUFIQ* yatafi gida yadauko mata wasu kayanta yakuma daukoma *TASLEEM* cikin nasu Hussaina ko za'a bukata, haka sai yatafi badan yasoba. ******* Aban garansu inna kuma, sunga *TASLEEM* yanzu sun ganta anjima shuru har dare yayi bata dawoba kamar yanda tasaba, dan hakan sai hankalinsu saidai kuma hankalinsu bai sake tashiba saida sukaga har gari yawaye dare yasakeyi, amma *TASLEEM* dinsu bata dawoba dan haka hankalinsu yai mugun tashi. Wasa wasa yau har kwana ukku babu *TASLEEM* babu labarinta sosai hankalinsu yai mugun tashi, haka inna taketa shiga makota tana tambayansu ko sun san gidan da *TASLEEM* dinta take aiki?... saidai kuma babu wanda yasani, yayinda wasu suke tajin haushinta wai akan wani dalili zata tura "yarta tana aikatau sannan kuma tace bata sannan gidan datake aikin ba, wannanma zance take taje can tanemi yarta wanda kwad'ayi yasasu katura ta aikatau, Allah dai yasama ba gidan yankan kaine suka turataba kilama sun yankata shikenan sun huta, haka dai mutanan dasuke makiyansu keta fada mata maganganu marasa dadi masu konarai dasake sakata cikin tashin hankalin rashin sanin takamaimai inda *TASLEEM* dintake. Sosai inna tayi kuka har tagaji domin duk yanda tayi dan tagano unguwa da gidan da *TASLEEM* din ke aiki takasa, kasan cewar tuni dillaliyar datakai *TASLEEM* din gidan aikatau din tun washegari data kaita tabar gari, inda tabar dillancin takoma garinsu kwatakwata dazama ita kuma inna Halira datasan dillaliyar taje ganin gida, dan haka babu wanda *inna* zatace aigashi yasan gidan dole sukai hakuri suka zubawa sarautar Allah ido. Tunda sunyi cigiyar har sun gaji dan haka suka dukufa rokon Allah, akan yadawo masu dayar tilon yarsu kwaya d'aya data ragemasu aduniya wacce takasance sanyi idaniyarsu saidai kuma shuru kakaji wai malam yaci shirwa, ganin hakan yasa inna ta cigaba da neman maganin gargajiya na ciwon kodar da *Abba* yake fama dashi, wanda dama tanayi ahakan har tahadu da nawani bawon Allah dayabar sadaka (zanyi bayaninsa a page nagaba in sha Allah) cikin hukunci Allah sai gashi *Abba* yaji sauki har yafara zuwa gurin aiki saida yarame sosai saboda damuwar yarshin yarsa, hakan itama *inna* wannan kenan. *Bayan sati ukku* ********** Sannu ahankali lokaci yake tafiya yau gashi har kimanin satin *TASLEEM* ukku cur, amma har zuwa wannan lokacin ko dan yatsatar bata motsaba, duk da irin kokarin da likitoci sukeyi akanta amma har zuwa wannan lokacin shuru kakaji wai malam yaci shirwa, dan haka ne duk inda hankalin*Mamma* yake yatashi duk tabi tarame sosai domin kuwa tasa damuwar rashin farfadowar *TASLEEM din aranta, wanda yaimata yawa bata da aikin dayawuce kuka da addu'ar Allah yadawo da *TASLEEM* din cikin hayyacinta, tsabar ganin damuwarta datake ciki yasa *TAUFIQ* cikin matukar tashin hankalin kasan cewar idan har akwai abinda yatsana aduniya to ganin tashin hankali akan fuskar *Mammansa*, dan haka sosai tsanar *TASLEEM* yasake samun gurin zama acikin ransa domin kuwa duk ita ce silar fadawar mahaifiyarsa cikin tsananin damuwa haka, kuwa ganin tsabar damuwan hakan yasa yadukufa addu'ar Allah yadawo da ita cikin hayyacinta ko *Mammansa* tasamu nutsuwa. ****** Yau asabar wanda yai dai-dai da kwanan *TASLEEM* ashirin da takwas wato sati hudu kenan cur da shiganta comman, *TAUFIQ* ne zaune agaban gadon da *TASLEEM* ke kwance yana danna waya jefi-jefi yana kallonta yana jan tsaki mtswww!, kasan cewar yau sati ukku kenan duk ranan weekend yace *Mamma* ta ringa zama agida, shi yaringa zuwa ya zauna da'ita tun daga safe har dare sannan *Mamma* tazo takwana da'ita, shikuma yatafi gida saidai daga safe zuwa dare yanajan tsaki fiye da guda dubu saboda takaicin *TASLEEM* din. Kamar yanzuma cike da jin haushinta yadaga kai yaimata wani irn kallo me cike da harara yaja wani dogon tsaki jikake mtswwwww!, har yakauda kai daga barin kallonta sai kuma yai sauri yasake kallonta domin sai yaga kamar tana motsi da kwayar idonta aiko hakan ne, zumbur yamike tareda matsawa kusada ita yakura mata ido zuciyarsa tana wani irin bugawa, domin kuwa sosai take motsa idonta ahankali na'uran dake manne da yar yatsanta yafara motsawa, yayinda sannu ahankali numfashinta yafara daga kirjinta ahankali ahankali har yafar dakarfin, yayinda DUKKAN jikinta yadauki wani irin mugun rawa har na'urorin dake jone ajikinta sun fara cirewa, cikin rawar murya hadeda rarraba kalmomi yafara kiran likita da d..o..c..t...o...rrrrr! cikin sa'a saiga likintan yafado dakin kamar anjohoshi, da sauri yafara bata taimakon gaggawa sannu ahankali sai jikinta yasaki babu alamar motsi sosai likitan yake kokarin ganin numfashinta yadawo amma ina shuru duk yanda yaso abin yacitura, cikin sanyin jiki yafara zare dukkan wata na'uran dake jone ajikinta duk *TAUFIQ* yana kallonsa, wanda zuciyarsa yaketa aikin bugawa wanda yarasa dalilinsa najin hakan, har likitan yagama yakalli *TAUFIQ* wanda shima kallonta yakeyi, girgiza kai yai cikin turanci yace kayi hakuri tacika, da karfi yace me😳?....yace tarasufa nake nufi cikin mugun bala'i tashin hankali *TAUFIQ* yachakumi kwalar rigansa yarike yace..... Aha! Muje zuwa _ALLAH kasa mucika da imani ameen ya hayyu ya kayyumu_ [8/10, 8:45 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page3️⃣0️⃣-3️⃣1️⃣-3️⃣2️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""Kuttttttt!wlh karyane mutuwafa kace?...yace "eh tamutu, yace ahaba dai dr sai kace mutuwar wasa, yace a ah yallabai wani irin mutuwar wasa kuma, yace ah! to idan na mutuwar wasaba to mutuwar me tayi?.... yace mutuwar gaskiya mana tunda dai kasan cewa wannan din aikina kuma kasan nasaba yinsa aiko?...yace "eh lallai nasani, yauwa to kagani kuma kasan ban tabayi maka wasa ko karya akan aikina ba ko?.... da sauri yace kwarai kuwa nasani saidai yau kam kuma yanzun nan kayimun wasa, sannan kayi mun babban karyama domin dai wallahi wannan "yarinyar naji ajikina bata mutuba,yanzu nan fa "tagama motsi da dukkan sassan jikinta shikenan daga kawai ka d'an tabata shine zakace wai ta mutu" ina wallahi sam bazaya yiwuba, kasan mutuwarta meyake nufi kuwa?..... kai likita ya girgiza yaname kallon *TAUFIQ* cike da mamakin yanda yacimasa kwalar riga tamkar shine wanda yadauki ran nata. *TAUFIQ* yace humm! to bari kaji mutuwar wannan stupid "girl din yana nufin mutuwar *Mammana"*, kuma wallahi ni banshirya daukan hakanba, cikin mamaki likita Lamir yace kamar yafa ban gane ba?....yace aibazaka taba ganewa ba, yace to naji tunda bazan ganeba aikai nasan kagane abinda ake nufi da kaddara ko?.... wani irin matsiyacin kallo *TAUFIQ* yawatsa mashi tareda cewa, niko nasan abinda ake nufi da kaddara tunda naganta arayuwa kala-kala, likinta yace good to saika dauki kaddaran cewa tarasu kawai dan haka sakar mun riga. Murmushi *TAUFIQ* yayi tareda cewa Ok naji nasakar maka riga yafadi tareda gyar masa kwalar rigan yanasake daure mashi igiyar dake rataye a rigan,yaname cigaba da fadin to amma kasani wallahi ban yarda wannan "yarinyar ta mutu ba. Dan haka duk abinda zakayi sai kayi domin kadawo da numfashin wannan stupid girl din dana tsana tamkar yanda natsani mutuwata, yana kaiwa nan amaganarsa sai yakoma yajin gina da bango tareda hard'e hannuwa akirji yazubawa likitan jajayan idonunsa, masu cike da firgici hadeda bacin rai yasake cewa Oya bismillah start ina jiranka. ******* Cikin tsananin mamaki likita Lamir yace a ah yallabai nifa yau gaba d'aya narasa gane maka, yace "eh ai nafada maka ba dole ne kagane mun ba, to amma inason kai! kagane wannan wato ina matukar kaunar mahaifiyata fiyeda komai aduniya nan kai! fiyema da kaina, so dan haka kayi duk abinda zakai domin kadawo da numfashin wannan banzar yarinyar nan dana tsana fiyeda yanda natsani mutuwata, wanda tunda tashigo cikin rayuwarmu komai yakeshirin jagulewa, yakarasa tareda watsama *TASLEEM* mugun harara wacce take kwance magashiya batasan inda takeba balle tasan wainar da ake toyawa akanta. "Yayinda shikam likita Lamir cikin bacin ran dayafara kama shi yace taya zanyi hakan tunda rayuwata ba ahannuna yakeba eye?...yakarasa fadi cikin fada, shima *TAUFIQ* cikin fada yace nasani tabbas rayuwarta ba ahannuka takeba to amma wallahi sai kayi duk abinda zakai domin numfashinta yadawo jikinta, cikin fada yace to kai basai kayi duk yanda zakai dinba don kadawo da numfashin nata jikinta ba, cikin masifar fadan dayafi na likita *TAUFIQ* yasake cikin kwalar rigansa da iyakacin karfinsa yashake masa wuya da karfi yace dalla gafar malam ai ba'aiki nabane, so kai kuma aikinka ne don haka oyo ka dubata da kyau kaji ko?.... wasa-wasa rigima takaure tsakanin Likita Lamir da *TAUFIQ* wanda gaba d'aya kansa yakulle yashiga rud'ani matuka najin cewa wai *TASLEEM* tamutu, yayinda ya nace dole sai Likita Lamir yadawo mata da numfashinta. (Yakuma san cewa babu wanda ya'isa yadawoma dawani bawa numfashinsa, idan ba wanda yakagi numfashin nasaba wato ALLAH Ubangijin halitta,). Amma tsabar rudewa da kuma tsoron tashin hankalin da mahaifiyarsa zata shiga yasa duk ya manta da hakan, saboda ganin yanda mahaifiyarsa ta kwallafawa *TASLEEM* din rai. ******** Suna cikin wannan rigimar wanda har wasu daga cikin nurses sun fara taruwa suna basu hakuri, sai ga babbar yatsan hannun *TASLEEM* tafara motsawa ahankali, da sauri wani nurse yace dr she still alive gashinan hannunta yana motsi hakan yasa *TAUFIQ* saurin sakin kwalarsa, yana cewa kagani ko?...aina fada mashi cewa bata mutuba, amma saboda rashin ba'aiki mahimmanci yace wai aita mutu. Dai-dai lokacin da gaba d'aya suka nufi gurinta wanda kafin su karasa tuni gaba d'aya ilahirin jikinta rawayake, cike da jin haushin *TAUFIQ* din likinta Lamir ya kalleshi me hadeda harara yace to yallabai aisai kafita kabamu wuri mudubata ko?...batareda yace komai ba yafita da sauri. Inda cikin sauri yafara dubata tareda taimakon wasu nurses guda biyu, sai gashi tadaina jijjagar inda cikin hukuncin Allah numfashinta yadai-daita dataimakon alluran barcin dayai mata, wanda cikin lokaci kankani barcin yadauketa inda ahankali take sauke numfashi. Sannan Likita Lamir yashare gumin goshinsa tareda gyara kwalar rigarsa da igiyan rigar, sannan yakalli nurses din cikin turanci yace oh! Allah nagode maka tanada rai, kai! inda tamutu tabbas nasan mutumin can zayace ne dagayya nakasheta kilama yasa akamani adaure, dayan nurse din yace gaskiya kam sir "zaya iya aikatawa domin naga alamar bayada sauki", yace humm! ina yaga sauki sai shegen karfi kamar shari'a dubi yanda duk yabi yashake mun wuya, yakarasa fadi dajan dogon tsaki mtswww!sukace sorry sir yace it's okay thanks last go tareda nufar hanyar fita daga dakin inda suka rufa masa baya. ******** "Abakin kofa suka iske *TAUFIQ* yanata safa da marwa yana ganin firowarsu yanufesu da sauri, fuska dauke da annuri yace Dr Lamir "tadawo ko?....kallonshi likita Lamir yai fuska cike da mamaki kamar bashine YANZU yagama cimasa mutunci ba", fuska hade yace yes cikin farin ciki yace good dr yanzu aikinka yai kyau so ina iya shiga?...yace yes saidai munyi mata alluran barci saboda tana bukatar hutu, dan haka barci takeyi yace ok karka damu zan ganta" ne kawai dan natabbatar da dawowar mata. "Har zaya shiga sai Dr yace but amma yallabai gaskiya banji dadin abinda kaimun yau ba wallahi ko kadayan kamar yau nafarayi maku aiki, murmushi *TAUFIQ* yai me kayatarwa tareda d'an dukan kafatar likitan yace sorry our special dr bazaka gane bane, saboda my *Mamma* tana mugun kaunar "yarinyar nan ne fiyeda tunaninka so kaga if anything happen to her" humm! wallahi akwai dus sosai, shiyasa kaga gaba daya am very confused so thanks sannan yashiga dakin. Shikam likita Lamir ajiyar zuciya yasauke tareda girgiza kai batareda yace komai ba domin dai shidin shedane akan abinda *TAUFIQ* yafada cewa "mahaifiyarsa tana mugun kaunar yarinyar, wanda yagani hakan tun ranan dasuka kirasa cewa yazo yarinyar tafadi har zuwa kwanakin dasukai acikin asibitin nan, duk yana kulada irin tashin hankali da damuwar da mahaifiyar "nasa tashiga naganin halinda yarinyar take cikin, hakan nema yasa tun daga ranan yake tunani tareda da tambayar kanshi shin to ita wannan yarinyar meye alakarsu da'ita" ne haka?...,da hajiyar tayi matukar shiga tashin hankalin tareda matsananciyar damu akan halin da yarinyar take ciki ne?... to shidai yasan ita din dai ba yar'uwarsuce ta jini ba, domin dai yasan wasu daga cikin yan'uwansu especially su Hussy kyawawa yammata to amma ko kad'an batayi kama dasuba, domin kuwa tafisu kyau nisa bakusa ba asalima ita tafi kamada buzayen asali da alama shi yasama takeda matukar kyau nadaukan hankali, kuma wani abinda yake daure masa kai shine yakula kwarai babu jittuwa tsakanin yarinyar da yallabai *TAUFIQ* kome yasa hakan Oho!, yana kai nan da zancan zucin dayake yadaga kafada alamar koma dai meye alakarsu da'ita shiba ruwansa, yadai godema Allah dayasa numfashinta yadawo, idanma ta farka zaya sallamesu suje chan gida su cigaba da jinyarta domin bazaya iya tashin hankalin yallabai *TAUFIQ*. ******** Aban garansu *inna* da *Abba* kuwa gaba daya damuwar rashin sani halin da yar tilon yarsu guda daya tayimasu yawa, daurewa kawai "sukeyi bayin Allah cikin karfin hali suke kokarin kwantarma da junansu hankali, yayinda kowani yake kokarin ganin dan'uwansa baya cikin damuwar rashin yartasu", Musamman *Abba* sosai yake tausayi *inna* saboda ita mace me matukar rauni shiyasa yake kokarin ganin batasa damuwar rashin *TASLEEM* din aranta sosai ba. Itama anata bangaran hakane tana iya bakin kokarinta naganin baisa damuwar rashin *TASLEEM* aransa sosai ba, musamman dayake kaunarsa da *TASLEEM* din abayyane take sabani nata dayake aboye, gashi yakwallafa ranshi dason cika mata burinta nasonyin karatun aikin asibiti saidai kuma gashi kamar burin nata bazaya cika ba, aduk lokacin da yatuna da hakan yakanji ransa babu dadi narashin yartasa. Misalin karfe takwas da rabi nadare *Abba* ne yadawo daga gurin aiki kamar kullum kanshi nade da rawani irin dai nasu na buzayen asali, ahankali yake tafiya kamar wanda kwai yafashewa aciki har yashiga harabar matsakancin gidan nasa, saidai tunda yashiga yai faka mashin din yai tsaye rikeda ita yai shuru babu wacce yake tunawa sai *TASLEEM*, yasan inda tana nan datuni tazo ta tareshi da sannu da dawowa *Abbana* kadawo lafiya ya hanya yakuma aikin *Abbana* ga ruwan wanka can nakai maka kajeyi, idan kafito sai kaci abinci sannan ka kwanta kahuta nasan duk kagaji ko?... *Abbana*. Yana kai nan yasaki wani irin kuka tambar yaro karamin sosai dattijon yake kuka me cike da ban tausayi, tunaninsa wani irin hali yarsa take ciki shin tafada hannun mutanan kirkine ko kuwa tafada hannun mutanan banza, Musamman idan yaga dare yayi yakanji wani irin tsoro yakamashi domin tunda tabata yakanji aransa cewa *TASLEEM* dinsa tana cikin wani mawuyacin hali, hakan yakesa shiyi tunanina ko cikin wani yanayi take yanzu ko taci abinci ko bataciba Allah masani, dan haka aduk lokacin da yai tunanin hakan yakanyi kuka aboye batareda *Inna* tasaniba saidai yaukam yakasa rike kanshi, dan haka ne yaketa kuka sosai. "Yana cikin wannan halin ne *Innar* tafito kasan cewar dama tunda ta idar da sallar isha'i take zaune tana lazumi, taji motsin shigowarsa amma sai taga shuru be shiga dakin ba shiyasa tafito dan tagani lafiya be shigoba, sai taganshi tsaye yana kuka harda shassheka cikin tashin hankalin da tsakanin tsoro takarasa gurinsa tareda rikeshi tana fadi subhanallahi! *Abban* *TASLEEM* yau kai ke kuka haka?... kasan cewar tasan shidin mutun ne me matukar dauriya da juriya akan dukkan abinda yasameshi, kai! ya gyada mata alamar "eh cikin faduwar gaba tace meyafaru to da kakeyin kuka haka eye?...cikin shasshekan kuka yace *TASLEEM!* *TASLEEM!!* *TASLEEM!!!* saida yafadi sunan har sau ukku, sannan yace tun bayan batanta nakanji matukar tsoro narashin sanin halin datake ciki shin tana cikin yanayi me dadine?...ko kuma akasin hakan?...Allah masani, Cikin sanyin jiki tace hakane *Abban* *TASLEEM* kayi hakuri kadaina kukan hakan kasan ba lafiya gareka sosai ba,wallahi nima ina matukar jin tsoron halinda take ciki,wanda tabbas Allah shine masani dan haka addu'a zamu cigaba dayi mata Allah yakareta daga dukkan tsanani datake ciki. Kai ya gyada tareda da share hawaye sannan yadaga hannuwansa sama tareda kallon sararin samaniya, yace yaAllah ubangijin sammai bakwai da kassai bakwai yawanda yasan abinda ke fili da boye Allah ga "baiwar kanan wacce ita kadai tarege mana tilo, sai gashi kuma tabace mana yautsawon wata daya kenan batareda munsan inda takeba dakuma halinda take ciki, amma kai kasani saboda buwayarka da isaka ya Allah muna rokonka idan har tana cikin halin tsanani ya Allah ka kubutar da'ita kadawo mana da'ita garemu, sannan yashafa addu'ar wacce tareda *Inna* suka shafa cikin sanyin murya tace muje kayi wanka kaci abinci sai kahuta, jiki asanyaye yace to. ******* Aban garansu *TAUFIQ* kuma koda yashiga dakin kamar yanda likita yace hakane ya'iske *TASLEEM* tana sharan barci abinda, yayinda numfashinta yake yasauki ahankali cikin nitsuwa hakan yasashi sauke ajiyar zuciya yayinda yaji hankalisa yakwanta sosai, ko bakomai *Mammansa* bazata shiga tashin hankalin rashin wannan aljanar yarinyar ba yakarasa da zuba mata harara. "Sannan ahankali yaja kujera yazauna tareda sake ciro wayarsa dayasaka cikin aljihu tin lokacin dazaya ci kwalar likita, danta yafarayi tsawon lokaci yana danna waya still yana jan tsaki mtswww! dakuma hararanta, wanda da alama har yafara zama mashi jiki yayi nisa chat batareda yasake kallon inda takeba, kasan cewar tuni yajuya mata baya can sai yaji kamar motsi tabayanshi hakan yasa yajuya da sauri ga mamakinsa zaune ya'iske *TASLEEM* atsakiyar gadon ta lankwashe kafafunta, tanata faman gyaran gashinta da yarufe mata fuska tana tabe baki da sauri yaja kujeran zuwa gurinta gabansa nafaduwa yazauna agabanta, dai-dai lokacin datayi nasaran maida gashin nata abaya but amma still wani yasauko tagefen fuskarta sai yakara mata kyau duk dacewa fuskar tayi fau irin tamarasa lafiya, kallonsa tayi fuska kwabe shidinma kallonta yake fuskarsa hade yace sannu yajiki?... shuru tayi kamar me nazarin wani abun still tana kallonsa, kara hade fuska yayi fiyeda farko yace ke dalla gafar can danma kinsamu angaida ke shine zakiyima mutane iskanci kiwani tsuramun ido sai kace mayya, to koma kedin mayyace saidai kici kanki nidai kam bazan ciwuba domin nafi karfinki dan haka kurwata kur! kinji ko?.... itadai batace komai ba sai kallonsa take musamman bakisa dayake motsi, tsaki yaja mtswww! yaname sake kafeta da ido yace malam sai wani kallona kikeyi ko bakiji bane nace sannu yajiki?....ahankali cikin cool voice dinta me dadi wacce takara laushi saboda yanayin datake ciki na rashin lafiya, tace sannu yajiki?...ido *TAUFIQ* yazaro cikin tsanani tsoro da bugawar zuciya yace..... Aha muje zuwa _Ya ALLAH kasa mucika da imani ameen yahayyu yakayyumu_ [8/10, 8:45 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 3️⃣3️⃣-3️⃣4️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """""""" _What?_....ke! malama nikam lafiyata lau kece dai bakida lafiya dan haka nema kikaji nace maki yajiki wanda albarkacin *Mammana* kikaci har nace maki yajikin, amma kuma saboda kedin dakikiyace sai kikasake maimaita abinda nace wai sannu yajiki, yafadi tareda kwaikwayon yanda tayi maganar yaname hararanta ita dai "shuru tayi tana kallonsa da alama tana nazarin abinda yake fada ne. Can kuma tamkar maganar ta kufto mata tace wai sannu yajiki, ido yazaro tareda fadin innalillahi! ke lafiyarki kalau kuwa?.... still abinda yafada tasake maimaitawa shuru yai tareda tsura mata ido zuciyarsa tana wani irin halbawa, saboda yatuna abinda likita yafada kai ya girgiza cikin sanyin murya yace ya salam! shekenan abinda ake gudu ya afku tayi losing memory ta, cike da takaici yace ohhhh! God is another problem. Still sake maimaita abinda yafada nakarshe tayi, cikin tsawan da har saida yasata tarazana tareda kame jikinta tana kallonsa cike da tsoronsa yayinda shikuma yawatsa mata harara yace ke! idan kikasake maimaita abinda nace saina fasa maki wannan d'an mitsitsin bakin naki mekama da gidan tsotsa kinaji ko?.... cikin turo baki tace gidan tsotsa kinaji ko?...kai yadafe tareda furta oh! my God if nabi tawannan yarinyar zararre zata maidani irinta. "Sannan yaja tsaki mtsww! tareda sake hararanta yace to dalla gafara malama daina kallona haka nan da wannan idon naki me kama dana mujiya, batareda tabar kallon nasaba ya maida hankalinsa akan wayarsa dayake dannawa dai-dai lokacin aka kira sallar magrib, daina dannan wayar yayi yafara bin kiran sallar har aka gama yai addu'a yashafa, itama *TASLEEM* tashafa hannuwanta akan fuskarta tayi kamar yanda taga yayi, kasan cewar duk tana kallon abinda yakeyi especially bakinsa dataga yanata motsawa. "Bayan yagama ne sannan yamike yana kallonta yace ga abinci can acikin kula idan kinga dama ki dauka kici kafin *Mamma* tazo, bin inda yanuna mata tayida kallo batareda ta fahimci abinda yafada ba sannnan tadawo da kallonta kanshi, shima din ita yake kallo kafin yace af aina manta da mai mantau nake magana kilama kinmanta da wani abu wai shi abinci ko?... Tsaki yaja mitwss! sannan yace oho! maki ke kika sani dan haka sai kijira *Mamma* tazo ta tunatar dake domin nikam banida wannan lokacin, yanajin tasake tamaimaita abinda yafada nakarshe yatabe baki tareda cewa tabdijam lallai! aiki yakamaki dan haka sai kiyi tayi nikam kinga tafiyata yafadi tareda nufar hanyar fita. "Aiko *TASLEEM* tamike zumbur tabi bayansa cikin tafiyarta me cike da natsuwa, kasan cewar kafarta babu takalmi dan haka kokad'an baiji motsinta ba yayinda shima cikin nitsuwa yake tafiya me cike da izzada isa irin ta cikakkun lafiyyayun maza, yayinda take cigaba da biye dashi abaya ba tareda yasaniba ahankali take tafiya tamkar zata fad'i kasa, da alamar jirine yake dibarta narashin karfin jikin da batadashi amma ahakanan take binshi abaya tamkar mahaukaciya. Kasan cewar gashin kanta duk yazubo abayanta da kafadarta gashi dayawa da tsawo gata sanye da rigar marasa lafiya wacce ta tsaya iya guiwanta, tabbas idan wani yaganta Kallon daya zayai mata amma sai yarantse da Allah mahaukaciyace sabon kama, shikam *TAUFIQ* tafiyarta kawai yake baima sanan tana binshiba asalima sauri yafarayi dan yaji har anfara fadi adai-daita sahu. Dai-dai lokacin dazaya fito daga cikin wani koridon dazaya sada shi da masallacin, yaji wani nurse yace a ah! yallabai ina kuma zakaje da mara lafiyan naku alhalin ba'a sallameta ba eye?...da sauri *TAUFIQ* yajuya yakalleta fuska hade cikin tsawa yace ke! lafiya bakida hankaline dazaki biyoni zuwa masallaci eye?...., kuka tafashe dashi taname bata fusta tareda yarfe hannunta daya yayinda take yamutsa cikinta da dayan hannunta, da alama yinwa takeji baki yatabe tareda cewa oh! lallai wai kukama zakiyi?...sai kuma yakalli wannan nurse din yace kai! dan Allah maida ita room dinta ni sallah zanyi kaji?... yace ok tareda kokarin kama hannunta, amma sai taki yarda juyin duniya nurse yakamata takiyarda ita dai adole sai tabi *TAUFIQ*, wanda gaba daya takaicinta yacika masa ciki musamman dayaji har antayar da sallah, cikin masifa yace ke! wai ni dan gidanku ne dazaki nace sai kin bini har masallaci halan haka kikaga anayin agarinku eye?...ita dai kam sai kuka takeyi tana mika masa hannunta alamar yakamata sutafi tare yayinda yaketa aikin masifa da hararanta. "Ana cikin wannan takaddamar da'ita saiga direba yakawo *Mamma* amota bayan yai fakin sannan yabude mata tafito, *TAUFIQ* naganin fitowarta da sauri yakarasa gurinta yace yauwa thank God *Mamma* kin iso dan Allah kirike wannan "yarinyar taki zanje nayi sallah ne amma taki barina wai sai tabini saboda ita din mahaukaciyace, ita kam *Mamma* tsabar farin cikin ganin *TASLEEM* tafarfado har gata tsaye akan kafafunta yasa ko bin takan *TAUFIQ* din batayiba balle taji abinda yafada, asalima tagefen shi tabi tanufi gurin *TASLEEM* din wacce ke biyeda shi abaya, da sauri tariketa cike da matsananciyar mamaki tace ikon ALLAH *TASLEEM* kece nake gani tsaye da kafafunki?...., yayinda ita ko Kallon *Mamman* batayi sai kallon *TAUFIQ* takeyi tana sharan kwalla tareda tamika mashi hannu take, shiko baki da hanci yasaki yana kallon *Mammansa* wacce yaga ko kallonsa batayi gaba daya hankalinta yana kan *TASLEEM*, sai taba jikinta takeyi cikin tsananin farin cikin dayakasa boyuwa akan fuskarta, nata fadin alhamdulillahi!. *TAUFIQ* kam ganin hakan da *Mamma* tayi masa yasashi sake jin mugun bacin rai sosai, domin kuwa wannan ne karo nafarko arayuwarsa da *Mammansa* tanuna halin ko'in kula akansa, kuma duk saboda wannan banzan yarinyar?...aiko take yaji tsanar *TASLEEM* din yakara d'arsuwa aransa, hakan ne yasa batareda yasake cewa komai ba yajuya zuwa masallacin da sauri *Mamman* tace danlele shine *TASLEEM* tafarka amma baka kirani kasanar dani ba. "Batareda yajuya yakelleta ba rai bace yace kiyi hakuri, bata" dade da farkawa ba dama nabari sai nadawo daga sallah ne zan kira nafada maki ta farfado, tace Allah sarki to badamuwa katafi sallan gashi canma har anfara sai kadawo hakanan yasakai yawuce yanajin ransa ba dadi. Yayinda *Mamman* cike da matsananciyar farin ciki tamaida kallonta kan *TASLEEM* tace sannun *TASLEEMA* yajikin?...batace komai ba saidai bin bayan *TAUFIQ* datayi dakallo still tana sake mika masa hannunta alamar dai yatafi da'ita masallacin, dariya *Mamma* tayi batareda tagane manufar *TASLEEM* dinba tadai ja hannunta suka nufi room din datake. _Bayan wasu awanni_ ******** Saida *TAUFIQ* yai sallar isha'i sannan yadauki hanyar koma dakin danufin ya sallami *Mamma* yatafi gida, fuska hade yashiga tareda sallama inda ya'iske likita tsaye agaban gadon *TASLEEM*, yana dora wasu magunguna da yashigo dasu akan table din dake gefen gadon yayinda ita kuma take zaune atsakiyar gadon, saidai ta dunkule jikinta guri daya inda ta tura kanta tsakanin cinyoyinta akan gado tana shasshekan kuka. yayinda *Mamma* take can zaune gefe akan kujera sai aikin kuka take me cike da damuwa. Da matukar sauri yakarasa gurinta jikinsa har yana rawa yace *Mamma* meye kuma yafaru kike kuka haka eye?....cikin kuka tace danlele meyema be farubama eye?...kalli *TASLEEM*, fuska hade yace *Mamma* naganta ai tun dazu tafarfado dama aishine matsalar ko?....tace "eh, yace to *Mamma* bashikenan ba amma *Mamma* saiki zauna kinata kuka alhalin kinsan banasan kukanki ko?.. tace humm! danlele nasani amma to yazanyi?...yanzu fa kaduba kagani tunda muka shigo sai kuka *TASLEEM* takeyi nakira likita gashinan yadubata inda yake tambayarta yanzu meyake yimata ciwo sai itama tafadin abinda yafada, saida yai mata tambaye har uku kuma duk irin abinda yafada take sake fada shine na tambayesa meyasa "take haka?... sai yace mun aidama yafada mana cewa dakyar idan bata manta komaiba to sai kuma gashi tamanta din yanzu fa har dakanta duk tamanta, shin danlele wannan wani irin masifa ne ace mutum kanshima yamant to badole hankalina yatashi nayi kuka ba?...cikin rashin jin dadin damuwar datake ciki yace *Mamma* "to kiyi hakuri kiyita" mata addu'a kamar yanda kikai tayi har Allah yasa tafarfado yanzuma hakan zakiyi in sha Allah zata samu sauki kinji?... cikin sanyi murya tace to shikenan ni babu abinda yafi damuna yakesa kake ganin ina yawanyin kuka wallahi sai irin rashin sanin unguwarsu da gidansu, balle naje nafadawa iyayanta" halin datake ciki wanda nasan yanzu haka suna chan cikin tashin hankalin rashin "yarsu", cikin kwantar da hankali yace ki kwantar da hankalinki in sha Allah zataji sauki nan bada dadewa ba takoma gidan iyayanta kinji?...tace to Allah yasa hakan yace ameen. "Murmshi likit lamir yayi tareda da tafawa yace kai! madallah yallabai ka kyauta dakai nasaran lallashi hajiya, domin nikam tund'azu naketa faman lallashinta amma bata sauraran ba sai dakazo yanzu tayi shuru, lallai masha'allah alhamdulillahi da karfin soyayyar dake tsakanin 'DA da UWA, murmushi *Mamma* tayi cike da jin nauyin likitan domin kuwa babu wai abinda yafada, yayinda shima *TAUFIQ* murmshin yai. Sannan likitan yace yauwa to yanzu kuma sai aba mara lafiya abinci taci domin dai wannan rigimar datakeyi har da yinwa takeji, da sauri *Mamma* tace to tareda mikewa tanufi gurin kulolin abinci har tabude wata kula me dauke da farfesun kaji, sai likita yace afara bata ruwan tia me zafiyi yai kauri sosai sannan abata abinci tace to. Bayan ta hada mata sai taje kusa da'ita cikin kwantar da murya tafara kiran sunanta saidai, bata amsaba sannan bata dago daga dunkulan datake ba cikin murmshin likita yace hajiya aiki nefa sabo domin kuwa hatta da sunanta tamanta, kinsan yanzu takoma tamkar jaririya sabuwar haihuwa, dan haka komai yanzu bazata iyayi dakanta ba domin duk tamanta sai dole ankoya mata cike da mamaki me hadeda tashin hankalin *Mamma* tace subhanallahi! mun boni, likita komai fa kace sai ankoya mata?...kenan harda cin abincin yace tabbsa hajiya karki manta wanda yamanta kanshi to meye bazaya manta ba?... kai *Mamma* ta gyada cikin sanyin jiki ta tabata tareda fadin sunanta da sauri ta dago kai! takalli *Mamman* wacce takema kallon rashin sani tana ganin *TAUFIQ* tsaye, tayi saurin saukowa daga kan gadon jikinta har yana rawa sauran kad'an tafadi likita yai sauri riketa amma sai ta fisge, tanufi gurin *TAUFIQ* wanda yahade giran sama Dana kasa yadaure fuska sosai wanda har saida tasha jinin jikinta, amma dai hakan ta tsaya tana kallonsa yayinda shikuma yadauke kainsa likita yai murmshin tareda karban tia din dake *Mamma*, wacce jikinta yai sanyi sosai tayi shuru tana kallon *TASLEEM* cike da tausayin halinda ta tsinci kanta. "Cikin nutsuwa likita yakarasa gurinsu" cikin kwantar da murya yace yallabai gashi kabata abaki tasha, cikin mugun sauri yajuyo yaima likita wani irin mugun kallo me cike da bacin rai da tsantsar masifa yace..... ~Pls Kuyi hakuri da jina shuru wlh cikina yaketa ciwo shiyasa, har nafara typing sai na ajiye~ Muje dai zuwa _Ya ALLAH yasa mucika da imani ameen ya hayyu ya kayyu_ [8/10, 8:45 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page3️⃣5️⃣-3️⃣6️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """""""" _Why_ me eye?....cikin sakin fuska yace saboda lokacin data bude ido "kaine mutum nafarko data fara gani shiyasa", sake watsa mashi mugun kallo yai cikin masifar bacin rai yace shikenan kuma sai nine zan bata abinci abaki kamar yarinyar goye eyeeee?....yakarasa fadi da karfi me nuna tsantsan bacin ransa akan abinda ake shirin sashi ya aikata dole. Still murmshin likita Lamir yasakeyi cikin kwantar da murya yace eh! saidai "ita din yanzu tafi yarinyar goye ma rashin sani komai, bakaji nace maka ita fa yanzu takoma tamkar jaririya sabuwar haihuwa, Wanda ahalin yanzu kai ne zataso ta cigaba da gani akusada ita, sannan duk abinda ka koya mata dashi zatayi aiki idan me kyau idan akasin hakan, kuma duk abinda kace tayi shi zatayi shima idan me kyau, idan akasin haka saboda yanzu tana karkashin ikon kane tamkar yanda uwa take iko da d'anta. "Da sauri yace a ah kam ni ban hada komai da'ita ba balle tazama karkashin ikona, yace to ko daima menene hakuri zakayi kabata, kumama ai ko bakomai aikaga batada lafiya tana bukarta kulawa sosai dan haka gashi kabata. Fuska hade yace nifa bazan bata abakiba, yace haba yallabai to wai duk saboda me yasa ne eye?.....cikin fada yace a ah Dr wai yahaka ne kaketa kokarin tilastani yin abinda banyi niyya bane haka eye?...cikin sigar lallashi likita yace yi hakuri bawai inason ttilastaka bane, kawai dai inason kagane cewa "itadin tana bukatar taimako musamman naka", wanda tahakan zaya iyasa tadawo cikin hayyacinta cikin kankanin lokaci. Har *TAUFIQ* din zaya sake magana *Mamma* tayi masa wani kallo kasan cewar tin d'azu duk abinda sukeyi tanajinsu batace komai ba sai yanzu data kalleshi, hakan yasa yad'an saki fuska tareda cewa ok to naji saidai maganar gaskiya bazan iya bata abakiba saidai zan koya mata tasha da kanta, dariya likitan Lamir yai tareda cawa hakanan ma yayi muna godiya. Sannan *TAUFIQ* yace ok to kawo yafadi ne tareda mika hannun yakarbi cup din tia sannan ya kalli *Mamma*, wacce tahade fuska alamar ranta baiyi dadi da abinda yayiba, cikin yanayinsa nayi mata shagwa'ba yakarasa gurinta tareda ajiye cup din akan table din ajiye magunguna, sannan yakama kunnansa duka biyu yalanga'be kai yace sorry *Mamma* kisake hada wani cup d'aya na tin kinji? batareda tace komai ba tasake hadawa kamar yanda ta hada wancan ta mika mashi yakarba tareda cewa godiya me yawa my first Love, sannan yakalli *TASLEEM* wacce tin d'azu take tsaye tanata kallonsa, fuskarsa babu wani annuri ya zauna agefen gadonta sannan yanuna mata bakin gadon da sauri taje ta zauna kusa dashi, sosai har saida kafad'arta ya gogi nasa kafard'ar wanda har saida yasashi yarintse ido saboda jin wani abu tamkar maganad'isu, hakan yasashi d'an matsawa yaname sake hade fuska sannan yadauki wannan cup din da ya'ajiye akan table yamika mata, karba tayi tana kallonsa batareda yakalletaba yace Oya say bismillahi!, ahankali tace bismillahi! sannan yakafa cup din abakinsa itama hakan tayayi, sannun ahankali sukeshan tia din tamkar yanda yakesha cike da yanga da isa hakan itama take sha har suka gama, tanata kallon *TAUFIQ* din wanda baya kallonta tin kawai yakesha fuska murtik yana danna wayarsa, saida gaba daya kallon datake mashi yanaji ajikinsa, sosai *TASLEEM* tayi gumin alamar tia yakamata karo ko'ina ajikinta. ************** "Bayan su *TASLEEM* sun gama shan tin itada mutuminta sai tamika masa cup din yakarba yamikawa *Mamma* Dr yai tafi tareda yin murmshi yace kai! gaskiya yallabai zuwa gaba aikinka zayafi nan kyau sosai, yanzu sauran abinci hararansa yai tareda cewa pls Dr Lamir left this room nagaji da ganinka kaji ko?, dariya yai sosai tareda cewa ok sorry i will left now but amma before I left pls try t....., da sauri *TAUFIQ* yace bana bukatar jin koma yace ok" ok" to shikenan yafadi yana nufar hanyar fita, still yana dariya yace Allah yabada sa'a "ke kuma *TASLEEMA* Allah yakara maki lafiya. Hajiya yallabai yakoreni sai anjima idan yatafi nadawo, Tace humm! aikaga danlele tafadi tareda kama kunnansa Allah dai yashirya munshi, cikin shagwa'ba yace auchhhhh! *Mamma* ameen saidai akwai zafi fa sosai cikin dariya tace to sannu danlele na kaji, shima cikin dariyan yace amee yayinda shima likita Lamir yai dareya yana cewa ameen tareda fita. ************ Nan *Mamma* tasake zuba wani farfesun kajin awani filet din tamika masa duka biyu yakarba, ya ajiye tareda cewa thanks*Mamma* sauran ruwan wanke hannu nan tazuba masu kasan cewar komai dazata bukata takawo, yakarba yawanke hannu sannan yamika mata still tayi yanda taga yayi sannan ya'ajiye yadauko filet daya yabata shima yadauki dayan yasaka hannun, itama tasaka hannun anata ga mamakinsu shida *Mamma* kafin duk yace bismillahi! ita tace tareda dibar farfesun takai bakinsa, wani murmshi yai me kama dana mugunta sannan yace "yafi maki yarinya" kiyi saurin gane karatun, idan ba hakaba zakici bakar wuya ne aha! dan ni babu ruwana saboda ni bazanyi ta zaman koya maki komai ba, tunda nidin ba bawanki bane kuma ba d'an gidanku bane dazan zauna zaman yimaki wahala kinaji ko me kama da aljannu?... kai! ta gyada mashi batareda tafahimci abinda yake nufi ba farfesun kawai take diba tana kaiwa cikinta. "Yayinda *Mamma* ta harareshi tareda cewa anya danlele yanzu saboda Allah *TASLEEM* "dince me" kama da aljannu?.., dariya yayi me kayatarwa wacce takarwa kyakkawar fuskarsa futowa saida yasake diban farfesun yakai bakinsa yatauna, sannan yace eh mana *Mamma* tayi kama dasu, kai ta girgiza tace kataba ganin aljannun kenan?....ido yazaro tareda cewa a ah *Mamma* ban taba ganinsu ba kuma bana fatan nagansu" koda amafarki na ne, tace to shine "ita kake danganta tadasu" yace "eh saboda sune akafada sunada tsananin kyau na fitar hankali. Tace hum! tunda ita kadaice kataba gani me tsakanin kyau dole kace haka ko?...."eh to *Mamma* gaskiya kusan haka ne domin nidai duk iya yawon danayi kasa kasa wlh ban taba ganin me mugun kyanta ba wallahi, yarinya sai kace jinsin aljannu yakarasa fadi tareda karkare kai spoon din farfesun bakinasa sannan ya ajiye spoon din ya mike tsaye, yana goge baki da hankacif din daya fito dashi daga cikin aljihunsa yana kallon *Mamma* wacce itama kallonsa take saidai fuskarta hade tace danlele wai ni kam dai menene hadinka da *TASLEEM* ne?.... kuri yai mata da lulu eyes dinsa dasuka nuna alamun gajiya da maganar *TASLEEM* din, fuska hade tasake cewa danlele dakaifa nakeyi nace me hadinka da *TASLEEM* ne?....ido yalumshe tareda kauda kai gefe ahankali yanda baza tajiba yafurta cewa *Mamma* tsana ne tsakanin mu da'ita, tsanarma irin me tsananin girman nan domin ita ce mutum tafarko data fara shiga tsakanina dake har kika daga mun murya abinda tunda nayi girma baki mun ba, sai haduwar mu da'ita dan haka ida kuma har zata cigaba da shiga tsakanina dake" tasa kinayi mun fada to ko yanzu nafara tsanarta. "Afili kuma baice komai ba sai dai yajuyo ya kalli *Mamma* fuska ba annuri, wacce 'itama shitake kallo tana jiran amsar da zaya bata akan tambayar datai mashi, saidai batareda yabata amsarba kamar yanda tayi tsammani. "Saidai kawai yace *Mamma* nifa nafara jin barci dan haka zan tafi gida nakwanta saida safe, idan Allah yakaimu lafiya yakarasa fadi tamkar zaya kurma ihu saboda bacin rai wanda ganin hakan, yasa *Mamma* tad'an rikice domin sosai d'an nata yai mata matukar kwarjini, dan haka cikin sauri tace to to shikenan Allah yakaimu lafiya yace ameen tareda nufa hanyar fita. Aiko *TASLEEM* tayi saurin rike masa hannu kasan cewar tun lokacin da yamike itama ta ajiye nata filet din ta mike, aikam ciki mugun bacin rai yajuyo tareda daka mata lafiyyayan tsawan dayasa tayi saurin sakin hannusa, yayinda jikinta yadauki rawa tayi tsaye tana kallonsa cike da tsoronsa, nunata yai da yatsa cike da bacin rai yace...... Muje zuwa _*Assalamu'alaikum masoyana dafatan kuna cikin koshin lafiya Allah yasa hakan amen, ina me baku hakuri dajina kwana biyu shuru kunsan karfan nasara bashida tabbas wayatace taci screen shiyasa, amman yanzu alhamdulillahi na gyara dan haka zaku cigaba dajina in sha Allah nagode sosai da kulawa.*_ _ALLAH yakasa mucika da imani ameen ya hayyu ya kayyu mu_ [8/10, 8:45 PM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page3️⃣7️⃣-3️⃣8️⃣ WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""Sai kuma yakasa cewa komai saboda tsabar bakin ciki saidai yai mata nuni da tsaya alamar ta koma, aiko dai tuni tagane abinda yake nufi domin kuwa da sauri tajuya jikinta yana rawa tafara tafiya tana juyowa tana kallonsa, kamar zatayi kuka domin kuwa tuni ta kwa'be kyakkawar fuskarta yayinda shikuma yabi bayanta da harara cike da takaicinta, yanajin aransa kamar yakamata yakarya saboda tsabar haushinta dayakeji cikin ransa saida yaga takai gurin *Mamma*, "Sannan yaja wani dogon tsaki jikake mtsww! tareda juyawa yafita aransa yana fadin mayyar yarinya kawai. *TASLEEM* kam tana gamin *TAUFIQ* yafita tasaki kuka tareda hawa kan gadon da sauri ta zauna tareda had'a kai da guiwa tana cigaba da kukanta, yayinda *Mamma* tasauke ajiyar zuciya kasan cewar duk diraman dasukai tana kallonsu sosai take mamakin irin tsanar da "danleleta yama *TASLEEM* din, ahankali tamike daga inda take jiki bakwari tanufi gurinta tayi tsaye akanta tadad'e tana kallonta cike da tausayinta, sannan tad'ago dakanta inda takurawa kyakkawar fuskarta ido wacce duk tajike da hawaye, murmushi tayi me kamada ya'ke sannan ta tallabo fuskarta da dukkan hannunta, yayinda tasa d'ayan hannu tana goge mata hawayan cikin cigar lallashi tace "Yayanki ne yatafi yabarki ko?...batace komai ba saidai kallonta da takeyi, still hawayan bai daina zubowa akan fuskarta ba yayinda*Mamma* ta cigaba da cewa kyalesa" ai zayadawo ya'iske ni sai nayi masa hukuncin tafiya da yai yabarki kinji ko?...., dan haka yishuru kidaina kukan kinji *TASLEEMA TA* kwanta abinki kiyi barcinki barima nabaki labari me dadi kinji?...tafadi tareda kwantar da'ita taja bargo ta rufe mata rabin jikinta, sannan ta zauna gefenta tareda sahannu tana shafan kanta ahankali duk datasan cewa ba fahimtarta zatayiba hakan bai hanata fara bata labarin ba, yayinda itama *TASLEEM* din tanutsu tana sauranta batareda tana fahimcitar *Mamman* ba. Ahaka dai *Mamma* tayi ta lallashinta ta hanyar bata labarai har tayi barci, ajiyar zuciya tasauke sannan tayi mata addu'a ta tofa mata tareda gyara mata gashin kanta cike da kulawa had'eda tsantsan tausayinta, tace Allah yabaki lafiya ameen kidawo cikin hayyacinki kikoma ga iyayanki, wayanda nasan suna can cikin halin damuwar rashin sanin hankalin dakike ciki. Sannan taje itama tayi shirin barcin bayan tayi alwala tayi sallah shafa'i da wutiri inda ta dad'e tana addu'o'i, musamman akan Allah yaba *TASLEEM* lafiya sai kusan karfe 11:00pm sannan ta kwanta zuciyarsa cike da tunanin tareda tambayar kanta wai meyasa danlele yatsani *TASLEEM* ne haka eye....?,ta dauki tsawon lokaci tana tunani har barci ya kwasheta batareda tasamo amsan tambayar ba. *********** *TAUFIQ* kam rai amatukar bace yafita daga da'kin yanajin tsanar *TASLEEM* aransa fiyeda tunanin me karatu, kai tsaye yanufi gurin drive shi wanda yakawo *Mamma* kuma dama shine zaya maidashi gidan, dan haka yana ganinsa sai sauri yabude masa gidan baya yashiga yarife sannan shima yaje yashiga yatayar suka bar harabar asibitin yayinda d'ayar motar me dauke da escot dinsa suka take masu baya kasan cewar sun rako *Mamma*. ********* Saida suka haukan titi sannan cikin ladabi drive yad'an waiga bayasan yace yallabai ina muka nufa...?cikin masifa yace sama muka nufa, jin hakan yasa drive saurin kallonsa ta madubi inda cikin sa'a suka hada ido da drive hakan yasashi zaro nasa idon cike da tsoro gani mugun bacin rai akan fuskar ubangidan nashi, wanda tunda suke dashi bai taba ganin irinsa ba sai lokacin dan hakan bashiri yamaida kallonsa kan tukin. Ciki girmamawa yace Allah yahuci zuciyarka yallabai dama naga nakan kaika wani gurine, ko majalisa to shine nayi tsammani ko yanzuma zankaika daya daga cikin biyu ne, cikin fada yace ai shine nace sama zaka kaini kaji ko?...da sauri yace ayi hakuro, tsaki yaja tareda cewa idan ina bukatar zuwa bani ke cewa kakai ni ba?.... da sauri driver yasake cewa "eh hakan ne to ayi hakuri nayi kuskere, still tsakin yasake ja mtsww! tareda fadin kaini gida malam jo i need to to rest kaji ko?..da sauri yace ok sir tareda d'an dukawa inda yadauki hanyar ungwarau g r a first 2 ko?.... ********* Koda suka isa gida bai yatsa jiran drive yabude masa kofar motar ba yabude dakansa yafito, fuskana nan babu annuri kai tsaye yanufi part dinsa cikin tafiyar nan nashi me daukar hankalin yammata kai hardama samari, da sauri yana shiga karamin falo ya'iske *T J Turaki* akan kujera three site shi da wata kod'ad'd'iyar yarinya suna romance juna like kamar zasu cinye juna. Wani mugun tsaki yaja mtsww! cike da takaici yace *T J* wai kai wani irin dan iska yaro ne?….dago kansa yai daga kan kirjin yarinya yakalli *TAUFIQ* da idanunsa dasukai jajir saboda tsabar jarabar dake cinsa, yana murmushi yace to me nayi kuma?...cikin masifa yace ban saniba dan iska yaro namamajo banza kawai, cikin dariya yace kai nawa yanzu saboda Allah bakayi miss dina ba?... da sauri yace banyi din ba d'an iskan d'an karamin yaro dakai sai shegen jaraba daga dawowar ka, natabbatar ko hutawa bakai ba amma kafara da iskanci saboda kai din jarabbene nakarshe ko?...dariya yasakeyi yace kamar ko kasani wlh ban hutaba saboda amugun matse nake jinake kamar naci babu, shiyasa nafara takan wannan din, kasan tafiya tareda da "Dad ba dadi domin babu damar kebewa ahole da yammata, masu kayan dadi yakarasa fadi yana dariyan iskanci tareda shafo shafaffan kirjin yarinyar wanda babu wani abin arziki ciki. Tsaki *TAUFIQ* yasake ja tareda cewa d'an iska yaro kaidai kasani ai Dad yayi mun dai-dai, tunda kai bazaka adana hajiyarka har kayi aure ba, amma saboda tsabar jaraba sai jefata kakeyi duk cikin kazamin ramin da kasamu, ko me kyau ko mara kyau kai ba ruwanka kawai kaidai kaji dadi saboda kana banza. To wallahi kadai yihankali da malfar mutuwa domin tana nan tana yawo kuma dai-dai take dakan uban kowa, musamman wanda yake yawan kwance zariyar wondasa agaban kowacce "yar iskar yarinya watama ko tsarin mata bata dashi, yakarasa fadi tareda watsama yarinyar harara sannan yasakai zaya haye sama. Dariya *T J* yake sosai harda rike ciki yana cewa nadaiji, amma duk jarabata bankai kaba saboda kaidai tamkar ayukake tsabar jaraba, cikin masifar fada yace "eh ko danake kamar ayu banayin jarabar iskanci irin naka cikin dariyar sha'kiyanci *T J* yace "eh kam baza ayiba tunda ana hadawa da zumin litin da alhamis ba, fuska had'e yace madallah! tunda ina hadawa da azumin kuma alhamdulillahi yana rage mun jarabar, so kako dabaka hadawa dashi saika zauna kaita iskanci jarababbe yaro karasa fadi coke da takaici, sannan yafara tafiya yana shirin haye saman. Ganin hakan ne yasa *T J* yai saurin, tsagaitawa dayin dariya yace wait cak! *TAUFIQ* din yatsa batareda yajuya yakalleshi ba, yace serious talk "wacece batada lafiya domin Dana kira wayarka najita akashe sai nake tambayar?...megadi "kai shine yace" kuna asibiti kaida *Mamma* kuna jinyar wata yarinya, hope dai ba ciki our twins 6ters bane?... fuskan ahade yace no basu bane, eyya wacece?...yace karere ido *T J* yace karere kuma?....yace uhum! to ba dangin iya bana baba, kagako aigayayya sodi karere. Cikin dariya yace kai! nawa baka da kyau wallahi wai karere, cike da haushi yace "eh mana tunda babu abindauka hada da'ita, yace eh ok nagane Allah sarki *Mamman mu* me tausayin muta ne nasan acikin yan aikinta ne ko?....baki yata'be tareda cewa aiko dai ciki ne, eyya to Allah yabata lafiya batareda *TAUFIQ* din yace komai ba yasa kai zaya haura saman. Da sauri *T J* yasake cewa another talk hakan yasashi sake yatsayawa saidai bai juyaba, yakalli *T J* wanda yace kanada bako yana can dakin yana jiranka, sam beyi mamakin jin hakan ba domin yasan yanada muta ne sosai saidai kuma kowanene yakamata yasadar dashi zuwansa, batareda yace komai ba yanufi dakin. "Ahankali yaturo kofar bakinsa dauke da sallama dai-dai lokacin data wata yar du'ba-du'bar yarinya tafito daga toilet tsirara bakomai ajikinta, sai jigidan dake daure afaffad'an 'kugunta dayake dauke da madai-daitan bomb din, yayinda hannunta rikeda dan karamin towel tana tsane ruwan da yajika gashin kantin data kima akanta zuwa fuskarta, ganin hakan ne yasashi saurin kauda kai gefe tareda furta a'uzubillahi!, sai kuma yajuyo da sauri cikin mugun bacin rai domin yazazzaga ruwan masifa ga komace yar iskace datazo gareshi batareda yagayyace taba, saidai kuma wani abin al'ajabi shine tana cire towel din daga fuskata suna had'a ido da'ita yakasa yimata komai, wanda yarasa dalilinsa nakasa yimata abinda yai niyya saidai kawai yatsinci kanshi dasakar mata kyakkawa murmushin nan nashi me daukar hankalin duk wanda yakalleshi. Sannan cike da mamanki ganinta yace you?.....wani irin kill smile tasaki tareda fari da ido sanna tajefar da towel din hannunta tanufi gurinsa, cikin wani irin mugun taku me masifar daukan hankalin duk wani lafiyyayan namiji, tana isa gareshi ta d'ora dukkan hannuwanta akafa'darsa, tareda rausayar da kanta gefe da gefe tace...... Aha! wasan yafara Muje zuwa _Ya ALLAH kasa mu cika da imani ameen ya hayyu ya kayyu mu_ [8/28, 6:42 AM] Amina Frnd: 🕯️🌹🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️🌹 🕯️🌹🕯️ 🕯️ 🕯️ *KYANDIR*🕯️ ( _Mai Hasken banza_) _A Romance love story_ *Free Book 1* Page 3️⃣9️⃣-4️⃣0️⃣ END WRITTEN BY 🌹 *AMINA UMAR FARUQ*🕯️ _Kwantagora_ Marubuciyar *DA SANNU* *ZUCIYATA CE* *AFSANA* *KYAUTAR ALLAH CE* *HASKE BAYAN DUHU* *ZAUJUN MAJNUN part 1* *TAWAKKALI* *ZAUJUN MAJNUN part 2* *TASEERI* and now *KYANDIR* ( _Mai Hasken banza_) *GODIYA* Tabbata ga Allah ubangiji madaukakin sarki me kowa me komai, wanda yabani ikon rubuta wannan littafin, tsirada amincin Allah su tabbata ga shugaban mu annabi Muhammadu (S A W), da iyalainsa da sahabbansa da wayanda suka yarda dashi har zuwa ranan kiyama, ina rokonka Allah kabani ikon gama wannan littafin lafiya ameen. _*SADAUKARWA GA*_ Iyayena abin alfararina wayanda banida kamarsu duk duniya, kasan cewar sune silar zuwana duniyar nan, ina rokon Allah yakara maku lafiya da tsawon rai me albarka, yabaku abinda kuke nema na alkhairi duniya da lahira, ina kuma yimaku fatan gamawa da duniya lafiya ameen ya rabbi. *_KYAUTA_* Wannan littafi na DAYA gaba dayansa na kyautar dashi ne, ga dukkan masoyana inayinku over kamar yanda kukeyi na, godiya marar IYAKA na irin kaunar dakuke gwada mani, wanda kalaman bakina sunyi kad'an gurin gode maku, saidai inai maku fatan alkhairin aduk inda kuke afadin duniyar nan tamu, Dan hakan ne na kyautar maku da wannan littafin na 'DAYA ina fatan zaya nishad'antar daku ya ilimantar tareda fad'akardaku, domin kuwa yana dauke ne wata iri yar *SADAUKARWA* me matukar ban mamaki da al'ajabi, sannan ga wata rikitacciyar zazzafar soyayya, inda wani shahararran matashin me kudi da yatsani duk wani *TALAKA* dake duniya tsana me *MUNI*, sai gashi kwatsam yafad'a matsananci so da kaunar *'YAR* me gadin company sa, wanda yakasance talaka *FUTIK* yayinda Ita kuma duniya ba wanda ta tsaya irin mutumin nan aha! shin yakuke gani tafiyar zata kaya?..,hmm! akwai rikici had'eda chakwakiya is a very romance love story ne aha akwai shanawa fa kar kubari abaku labari, dan haka kudai ku biyoni insha'allah bazan baku kunya ba, Allah yabar kauna. _*TUKUICI*_ Wannan littafin Tukuici ne ga dukkan wani BAWA da Allah ya jarabeshi da TALAUCI, ya ubangijin mu ina rokon ka dakai mana tsari da kuncin TALAUCI, kaimana ARZIKI me albaraka wanda zaya amfane mu duniya da lahira ameen👏ya hayyu ya kayyu mu. *_TSOKACI_* Wannan labarin 'Kir'kirarran ne banyishi dan cin zarafin "wani ko wata" ba, dan haka dukkan wandan yaga hali yazo d'aya danashi, to bashi nakeba arashi ne. *_GARGAD'I_* Bayarda wani yasauya mun labarina, ta wata siga ba tareda sani na ba, yin hakan babban kuskure ne, dan haka sai akiyaye. ✍🏼 _Bismillahirrahamanirraheem!_ """"""""Cikin turanci tace "eh nice nan Lina nace" bari nayi surprise naka ina fata dai kayi farin cikin ganina?....takarasa fadi dayin dariyar me cike da jan hankali, tareda goga mashi manyan nashanunta datayi masu surgery saboda kawai taburge *TAUFIQ* din wanda bema san tayi hakan ba. "Da sauri yalumshe ido tareda jan dogon numfashi saboda yanda yaji wani irin kasala ya rufesa lokaci daya, kasan cewarsa mutum me matukar sha'awa dan haka abu kad'an ne yakesashi yaji sha'awar tasa ta motsa, kamar yanzu jin nashanunta suna gugan kirjinasa ga kamshin sabulun wankan datayi amfani dashi, dan haka take yaji wani irin masifaffan feeling dinsa yatashi. "Ahankali yabude idanunsa dasuka fara rikid'a zuwa ja inda yazubasu akanta yana sakin kayataccan murmushi, tareda saka hannusa daya yajowota yarungumita akafa'darsa dayan hannun kuma yadora shi akan 'kugunta dai-dai inda jigidan yake saida yakad'a jigidan yai kara chas!-chas! sannan cikin cold voice dinsa, yesss!my Lina i am very happy to see u to yakike?... kai tad'an rausayar sannan tace lafiya but amma ba kalau ba, da sauri yace what is wrong with dear Lina?....cikin jan hankali tace I miss u body so badly especially u joy stick takarasa fada tareda shafo hajiyar tashi, tana me sake cewa I want suck her pls let me do it kaji?...tafadi cike da kissa da jan hankali irin na tantiran yan iskan bariki. "Aikam tayi nasaran dauke hankalisa domin kuwa take yasake shiga wani irin yanayi na mugun sha'awa, jikinsa yana rawa yasake danna hannunta akan hajiyar tashi cikin kasalalliyar murya yace really?....gira tad'aga tareda cewa yeah!, tana kad'a harshe....!tareda fara kokarin kwance mashin bellet. Da saurin yace ok! let me take the bath cikin kissa ta ma'ke kafada alamar a ah!, murmushin yai tareda cewa ok!! help me to remove my cloth tace ok!!! jikinsa na mugun rawa ta taimaka masa suka cire riga tareda kwance ce bellet din wandon, aikam sai ga hajiyar ta halbi iska dariya suka saki shida ita suna me dauke ajiyar zuciya. Ahankali suka fara romance juna har suka kai kan gado, inda _Nikam gefe nakoma ina kallonsu cike da takaicin wai 'ya'yan musulmai da aikata irin wannan mugun bad'alar, ko dayake anyanzu yin hakan yazama ruwan dare_ cikin saurin takama hajiyar tarike tareda fara kai harsheta talasa ahankali sannan ta tura acikin bakinta tafara tsotso wa'iyazubillahi!, yayinda shikuma yadafa kanta tareda lumshe ido yana sakin wani irin nishi domin kuwa wani irin masifaffan sha'awa yakeji, tamkar yaci babu hakan yasashi fara sakin ihu bashiri. ******* Afalon kuma tunda *TAUFIQ* yashiga dakin *T J Turaki* yajishi shuru, can kuma sai yajiyo ihunsa yasan cewa *TAUFIQ* din yashiga hannun lina hakan yasa yasaki wata irin dariyar mugunta tareda cewa shegen yaron jarababbe, yanzu haka joy stick dinsa kawai tafara sha yake wannan ihun humm! shegen yaro ranan da duk kashiga cikin honey pot din nan, haaaaa! kila saika" suma dan dad'i yakarasa fadi dashafo hq din yarinyar suna sakin dariyar sha'kiyanci, yarinyar tace wow! kana nufin bai taba shiga ciki ba?....yace yes I know him very well bai taba kusantar wata ya'mace ba waishi adole sai matarsa ta sunna, zaya kusanta nace mashi wawa yaron kafin kakai ga matar taka ta sunnan kabar dad'i ko yakikace sweet baby?...tace sosai makuwa yauwa my baby taso muje daga ciki kibani kayan dad'i kinji?...tace yeah muje suka mike suka nufi daki. ***** Acan cikin dakinsu *TAUFIQ* kam cikin lokaci kankani suka rikita dakin da ihunsu musamman Lina wacce dagani tashiryama hakan, shikam *TAUFIQ* gaba daya yarikice wani irin azababban sha'awa ne yarufe dukkan ilahirin jikinsa, sosai yakeji idan har yau baiyi sex ba to kila mutuwa zayai cikin wani irin mugun rawan jiki yafara kokarin shigar da hajiyarsa cikin hq ta, saidai kuma wani abin mamaki shine tuni hajiyar tasa tayankwane takoma kamar lagwani tayi kwance abinta duk iya kokarinsa na yayi sex da Lina abin yafaskara. yayinda wani irin tashin hankalin yarufe Linan naganin yanda *TAUFIQ* keta kokarin kusantarta amma yakasa. ******* "Ahankali yakomawa gefe yakwanta yarafffff! yamaida numfashi tareda dafa kasa da yaji sai masifar sarawa, Lina kam arikice ta tashi tayi kanasa tana fadin no *TAFIDA* don't do this to me again kallonta yai da rikitattun idanunsa dasuke cike da mugun sha'awa, cikin kasala yace what?...tace karkace awan nan karonma bazakai sex dani ba pls kaji?...kai yagad'a sannan cikin cold voice yace inason nayi sex dake but I don't know why my joy stick is not working, cikin rawan jiki tace no! zatayi so pls try to do it kaji my dear?... "Cikin kasalallaiyar murya yace Ok let me try it again, cikin rawan murya tace" ok dear do it still hakan ne yasake kasan cewa wato yakasa kusantar Line wacce cikin tashin hankalin take fadin no! no!! no!!!, "Rube tace yace" mata tabbas yau zaka kusanceni to amma meyasa hakan bata kasance ba?...., *TAUFIQ* kam batareda yafahimce taba yasake komawa gefe yana sauke numfashi still yana sake jin wani irin mugun sha'awa, saidai kuma sha'awan da Lina takeji yafi nashi domin kuwa cikin fitar hayyaci takai hannunta tadamko hajiyarsa, tana kokarin kaiwa hq tana fadin try shikam kara yasaki jin yanda take kokarin tsinka mashi hajiya babba. Hannunta yabuge da karfin tareda banka mata harara yace bakida hankaline sokike ki kasheni ko?....kai ta girgiza tareda cewa no *TAFIDA* help me sex with me pls, tsaki yaja mtsww! yace I hope ke dai ba makauniya bace ko?... kina gani nayi kokarin hakan but amma I don't know takasa yin aiki to yakikeso nayi?.., tace pls kasake gwadawa zatayi cikin masifa yace ah! see u fa ogiri girl har saunawa zan gwada eye?.. "ke abin nan fa badole bane so tunda takiyi sai abarshi yakarasa fadi tareda kokarin sauka daga kan bed din yana cigaba da fadin ni banmasan ya akai yau nakeji mugun feeling nasan yin sex ba, alhalin hakan baya cikin tsarina mtsww yaja tsaki. Har zatasake cewa wani abu sai kuma tayi shuru can kuma sai tayi sauri ta rikesa tace ok to shikenan tunda takiyi. "ka taimaka kayi suck din hq na pls kona rage jin abinda nakeji wallahi *TAFIDA* inajin kamar zan mutu ka taimakeni pls and pls kaji?..takarasa fadi da hada hannunwanta biyu alamar rokonsa. "Wani irin mugun kallo yawatsa mata tareda cewa ni *TAUFIQ* zanyi suck hq naki?...kai ta gyada alamar eh..wani guntu murmushin gefen baki yasaki sannan yakarasa sauka daga kan bed din saida yadauki boxer dinsa yasa, sannan yasake banka mata harara da jajayan idonsa cikin masifar fada yace lallai lina kinsha kwaya ke ko kiss dinki kinga na ta'bayi balle har nayi suck hq ki eye?..., kai ta girgiza cikin rawar muryata me cike da tsananin jarabar sha'awa tace a ah! kace kanajin kazantar hada baki da maccan da ba matarka ba, dan kane kayima kanka alkawari bazaka ta'ba hada bakinka dana macce da ba matarka ta aura ba shiyasa ban damu da hakan ba, fuska hade yace oho! shine kikeso nayi suck hq ki saboda kedin dakikiyace ko?....tace to ainaga hakan bawani abu bane, kai ya girgiza yace "eh saboda ke muguwar kazamace ko?... kallonsa tayi batareda tace komai ba domin wani irin azababban sha'awa takeji nafitar hankali, shine yaja tsaki tareda sake hararanta yace to idan kedin kazamace angaya ni *TAUFIQ* kazamine, da zanyi suck kazamin hq dinki da bansan iya adadin yan iskan "mazan da suka shiga ba eye?... cikin rawan jiki tace no! *TAFIDA* tin lokacin da na hadu dakai kace idan zan zauna dakai to dole saina daina kula kowa sai "kai kad'ai" kuma I swear to god ko bayan damuka rabu ban sake kula "kowa ba, cikin tsawa yace karya kike kina kulasu I know u har zata sakeyin magana yahanata tahanyar dora hannunsa abaki tareda tsura mata shanyayyun idonsa, hakan yasa tayi shuru tana kallonsa inda yai mugun yimata kwarjini yayinda yabita da harara sannan yaja tsaki yafita. Nan yabarta cikin tsananin tashin hankali tasauko tararumi jakar hannun tabude tadauko wayarta jikinta yanarawa talalubo wata lamba, takira ana dauka tafara zazzaga masifan fada tana cewa Rube gurin wani d'an iskan boka kikaje mun eye?... batareda tajira abinda akace ba tacigaba damagana cikin fada tana cewa to wallahi aikin baiyiba domin kuwa *TAFIDA* baiyi sex dina ba, shuru tayi natsayin lokaci kafin tace to gaskiya kigaya masa cewa aikin baiyiba nace zan bashi ko nawane idan har yaimun abinda *TAFIDA* zayai sex dani kinji?.... Shuru tsawon yanmintuna sannan takashe wayar tanajan guntun tsaki tareda mayarda wayar cikin jaka, sai kuma cikin zafin rai tace wallahi *TAFIDA* duk masifarka sai nasan yanda nasa kai sex da ni, idan har banyi hakan ba to ni din ba sunana Lina tayo ba. Sannan tasake bude jakar da sauri tadauko wani roba me suffar gaban namiji takoma kan bed tafara biyawa kanta bukata, wa'iyazubillahi!. _ya Allah kaiman tsari da fadawa masifofin wannan zamani amin ya hayyu ya kayyumu_. ******** "Aban garan *TAUFIQ* kuwa da yashiga dakinsa kallon agogon dake manne ajikin bango dakin inda yaga 1:30am tsaki yaja mtsww! sannan yashiga toilet yasakarma kashi shower, sai kuma yatsinci kanshi dajin wani irin mugun bacin rai wanda kuma yanada nasaba da abinda yafaru tsakanin shi da "Lina ne. "Wani tsakin yasakeja mtsww! inda take yaji tsanar kanshi tadarsu acikin ransa cikin sanyin jiki yafurta Astagfurullah!, haka yaketa maimaita astagfurullah! har dai yagama wanka tareda dauro alwala yafito yasaka farar jallabiya sannan yashinfid'a dadduma yafara gabatar da sallah lafila, cike da tsananin nadamar abinda yake aikatawa wanda aransa yasan babu kyau amma yarasa meyasa yakasa dainawa. *Bayan sati biyu* ******* Haka komai yakeuni ansallami *TASLEEM* daga asibitin sun dawo gida inda likinta Lamir yake zuwa gida yana cigaba da dubata, kuma cikin ikon Allah tana samun saukin sosai tuni tafara gane wasu abubuwan da taimakon kulawar da *Mamma* take bata, tareda taimakon *TAUFIQ* wanda badan yasoba yake hakan sai dan dole saboda saka idon da *Mamma* tayi masa sosai dakuma li'kewar da *TASLEEM* din take mashi. Dukko da irin hantaranta dakyarta dayake, duk hakan bai hanata li'kemashi ba ga mugun tsoronsa datakeji "domin kuwa dukkan abinda yace tayi shi takeyi da mugun sauri, haka idan kuma yace tabari da mugun sauri take bari" ahakan tayi mugun sha'kuwa dashi, don haka ne yasa aduk lokacin dazaya fita zuwa gurin ayyukan shi sai *Mamma* tara basu domin kuma sai tace sai tabishi. ******* Kamar yauma da misalin karfe shidda na yammacin ranan alhamis, *TAUFIQ* ne yake kokarin shiga part din *Mamma*, sanye yake cikin wani bakin yadi me gida-gida wanda dayai masifar yimasa kyau kan nashi ba hula kamar ko dayaushe, ahankali yake tafiya tamkar bayasan taka kasa wanda kallo daya zakai mashi kafahimci amatukar gajiye yake, domin kuwa dawowarsa kenan daga kamfanisa kasan cewar tun safe da yafita bai dawo ba sai yanzu saboda wasu" baki dayai, dan haka yana can yana ganawa dasu" wayanda sun kasance abokan cini kanyansa ne. Bakinsa dauke da sallama yashiga falon *TASLEEM* ce zaune afalon tana kallon katun, wanda yanzu sune abokan hiranta musamman ida *Mamma* bata kusa sosai suke bata nishad'i, kwance take akan kushin 3 site sai dariya take sanye take da wata doguwar rigar roba ja data kama jikinta sosai inda hips dinta yafito, hakan albakatun kirjinta sun zauna chif-chif rigar dai tayi mutukar yimata kyau, sosai ko dan ita din me kyauce kallo daya zakai mata kagane lafiya da hutu dajin dad'i sun kama jikinta sai babu lafiyar kwakwalwa. Tsaye yai yana kallonta me had'eda harara aransa yana fadin kalleta dan Allah, mtsww! sai shegen kyau anfadawa *Mamma* cewa aljanace tabarta tayita tafiya can gurin aljannu yan'uwanta, tace a ah ai mutumce zata zauna da'ita to aigata nan sai tayi tazama da'ita din nidai nafi karfin aljannu bama aljana ba, eheee! yakarasa fadi dajan dogon tsaki wanda yafito fili still bata jishi ba domin. "Ta shagala da kallon katum din sai dariya takeyi dan haka bataji sallamar saba balle taji dogon tsakin dayai, saidai kamshin turaransa kawai tajida yadaki hancinta kasan cewar tuni tasan kamshi. Hakan yasa tayi saurin mikewa tareda daukar hullarta da yacire gurin dariya,tafara kokarin sakawa akai cikin sanyi muryarta me cike da natsuwa tace sannu da dawowa "yayana kasan cewar hakan *Mamma* takoya mata taringa kiransa. Baki yatabe tareda dauke kansa daga barin kallonta yana saita bugun zuciyarsa, wanda har yanzu yarasa meyasa duk lokacin dasuke tare sai yaringa jin bugun zuciyarsa yana tsananta, take wata zuciya tace dashi karka manta aljanace kasani ko tanayi maka siddabarunsu na aljanune, sai kuma da sauri daya zuciyar tace no! aikafi karfinta balle har tayi maka siddabarunsu. Tsaki yasake ja mtsww!dai-dai lokacin datasake cewa "yayana sannu da dawowa, ahankali yajuyo yanai mata kallon kasan ido aransa yake tambayar kansa da fadin "ni narasa ta inda nazama yayanta, datake tafaman kirana yayanta", take yaba kanshi amsa da fadin ta karere mana,tsaki yasake ja mtsww! wanda tuni yabi masa jiki yayinda har yanzu mugun haushinta yakeji musamman idan takirasa da yayanta. Batare da ya amsa sannun taba tasake cewa "yayana ina sweets da chocolates din dakace zaka siyo mun?...fuska hade yace "to uwata" ban siyoba, sai akoreni daga kasata kwantagora ko kuma ashafeni adoron duniyar gaba d'aya kinji ko?...ita dai bata fahimci inda zancasa yasa gaba ba, saidai tafahimci fada yake dan haka cikin sanyi muryar tace sorry tsaki yaja yace nabi sorry dagudu dallah can ina *Mamma* take?...da sauri tace tana ciki tana wanka. juyawa yai zaya fita da sauri tarike hannunsa tareda cewa "yayana zanje, cikin tsawa yajuyo yace zuwa gidan ubanwa eye nace zuwa gidan uban wa eye?....yakarasa fadi cikin tsawa tareda zabga mata harara, da sauri tasaki hannunsa jikinta narawa ta tsaya tana kallonsa tana turo baki cike da sha'gwa'ba tace yi hakuri, har zaya rufeta da masifar dayasaba yimata musamman idan *Mamma* bata kusa. Sai kuma yafasa saboda ganin *Mamma* hakan yasa yana shafa lallausan gashin kansa yana dariyar yake cikin faduwar gaba yace ah! *Mamma* kinfito?....wani mugun kallo ta watsa mashi, wanda yasake jin matsananciyar faduwar gaba fiyeda farko, cikin bacin randa bai ta'ba ganinsa akan fuskarta tace?.... Aha! wasa farin girki Alhamdulillahi! _*Anan nakawo karshen littabin KYANDIR ME HASKEN BANZA wato book 1*_ SAI MUN HADU A BOOK 2 *_Muje zuwa book 2 wanda anan wasan yake saidai fa nakudi ne amma akan farashi me sauki wato 300 kacal, bayan nagama free pages wanda in sha Allahu daga gobe free page zaya fara, idan kana bukata zaka biyane ta wannan acc no 0047769671 Amina Abdullahi gt bank, to masoyana gareku ta hanyar siyan wannan littafin nawa KYANDIR ME HASKEN BANZA ne zangane irin kaunar da kuke mun musamman yan group dina na ZUCIYATA CE nagode sai najiku_*. _Ya ALLAH kasa mucika da imani ameen ya ha hayyu ya kayyu mu_