*🟣 SIRIKAR ZAMANI🟣* *NA MARUBUCIYA* *SAMHA* *Y'ARMACE* *KISHIYACE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* *ND KNOW* *SIRIKAR ZAMANI* *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ WRITTEN BY *KHADEEJATOU MUHAMMAD ( MRS BASAKKWACE)* GAJEREN LABARI👌 *DUK-KAN YABO DA GODIYA SUN TAB-BATA* *GA ALLAH MA DAUKA-KIN SARI,WANDA YA HALICCI MUTUM* *KUMA YA SANAR DASHI GAME DA ALK'ALAMI YA SANAR DASHI ABINDA* *BAI SANI BA TSIRA DA AMINCIN ALLAH SU TAB-BATA GA* *MAFI-FICIN HALITTA SHUGABAN MU ANNABI* *MUHAMMAD DA ALAYEN SA DA SA HABBEN SA BAKI D'AYA TARE DA DUK WA Y'ANDA SUKA BISHI* *DA KYAUTA-TAWA HAR ZUWA RANAR SAKAMAKO.* *LABARIN SIRIKAR ZAMANI LABARI NE AKAN WATA MATA MAI BIBIYAR GIDAJEN AURAN Y'AY'AN TA TAGA MAI YAKE GUDANA TSAKANINA SU DA MAZAJEN SU.* *PAGE 1* *DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN K'AI.* Can cikin baccin su suke jiyo bugun ƙofar ɗakin su kamar za'a b'alla, mik'e wa yayi tare da jan gajeran tsaki wanda ko wacce take kusa dashi ba zata jiyo ba,ya dubi matar sa da take kwance tayi tsumu-tsumu da ido don ta san ko shakka babu mahaifiyar ta ce ke bugun ƙofar nan,cikin kasalaliyar murya yace," Umaimah ki tashi ki bud'e nasan Mama ce". Uhm tace,"kafin tace,Allah yau ba zan bud'e ma Mama ba na gaji da halinta ba ta da aiki sai zuwa gidan y'arta babu k'wak'k'waran dalili haba Baby wallahi na gaji da ana canja uwa da na canja Mama wallahi". Had'e rai yayi yace,"uwan kice ai ba tawa ba,kuma san-nan uwa-uwace duk munin halin mahaifiyar ki gwamma naki da na wasu,don haka ki tashi kije ki bud'e ƙofar nan ta shigo ki soya mata k'wai da bread,ki had'a mata tea mai kauri". Mik'ewa tayi badan ranta yaso ba ta fita a bedroom d'in ta nufi falon gidan taje ta bud'e ƙofar tana turo baki,Mama dake tsaye k'ik'am bakin ƙofar ta rik'e k'ugu ta wani dunk'ule hannu ta watsa mata dak'uwa tace,"dan uwar ki kinsan ina da ciwon k'afa kinaji ina bugu kin k'i kizo ki bud'e min,ba wan-nan ba ba zama nazo yi mai kika tara jeki d'ebo min in tafi wallahi bashi yamin yawa Maman gaje d'ari takwas take bina,haka D'an Ladi mai kanti naci bashin d'ari biyar kishiga ki sauri dan Allah". Tunda ta fara magan Umaimah ta wani bud'e baki tana kallonta,Mama ta k'ara mata dak'uwa tace,"dan ubanki baki zaki wage kina kallo na". Zumb'ura baki tayi ta juya tana k'unk'unai itako Maman k'ara gyara zanin ta tayi, Umaimah koh shiga ɗaki tayi tace,"tou Baby kud'i takeso bazata shigo ba wai bashi ake binta",yace,ki bud'e drawer kid'au 10k ki bata,amma kice tai hak'uri ta shigo",tace," owk",bud'e wa tayi ta fita ta inda ta barta nan ta isketa kan ta mik'a mata ta wafce tafara irgawa, Umaimah bud'e baki tayi tana kallon ta,saida ta gama irgawa kafin tace,tou Umaimah na wuce sai gobe ya muku albarka",bata jira mai zatace ba tasa kai tai gaba. Umaimah komawa ɗaki tayi ta zuna gefen gadon ta ta rafka tagumi, matsowa yayi ya dafata yace,"kiyi hak'uri mahaifiya ce dole mubi abinda suke so,don mu gama dasu lafiya,tashi muje kitchen in tayaki aiki", mik'ewa tayi suka fita tare. Mama koh da tafita gidan Umaimah kai tsaye gidan Fateema ta nufa,tana zuwa ƙofar gidan ta wani fashe da kuka wi-wi-wi-wi-wi-wi, Fateema na jiyo kukan ta ta dafa goshin ta k'irjin ta ya buga da sauri ta mik'e ta fito ta tare ta tana fad'in ,"lafiya Mama?.............! *TOU FA MAI MAMA ZATAYI ANAN KUMA,SAINAGA COMMENT D'INKU* COMMENT VOTE ND SHARED. _typing_🖌️ *🟣 SIRIKAR ZAMANI🟣* *NA MARUBUCIYA* *SAMHA* *Y'ARMACE* *KISHIYACE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* *ND KNOW* *SIRIKAR ZAMANI* *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ WRITTEN BY *KHADEEJATOU MUHAMMAD ( MRS BASAKKWACE)* GAJEREN LABARI👌 *TRUE LIFE STORY* *PAGE 2* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN K'AI* Mama ta kama saleb'en hijjab d'inta ta fyace majina ta kar-kace tace," Fateema daga gidan Umaimah nike,kinsan bata da mutunci duk bugun ƙofar su da na rik'a yi tana ji da ita da d'an iskan mijinta ba wanda ya bud'e balle suji maine-ne matsalata gashi d'ari na kenan na hau mashin naje gidan su k'arshe tunda ga gidan ta na taho a k'afa harnan wajenki d'ayan albarka". Fateema cike da ma-makin ta tace," Umaimah?,Mama tace," sosai-sosai kinsan halinta halin malan Garba ubanku",tace,"uhmm Mama ba wan-nan ba mai ya kawo ki,kinsan ina da kishiya banison yawan zaryan nan da sas-safe,don Maman Saudat akwai gori, Mama cike da masifa tace,dalla rufa min baki,duk yawan nan da shige da ficen da nike saboda wa nike in ba saboda shegiyar kishiyar ki d'in-nan bane,ba ma kice in shiga ɗakin ki in huta gajiyar da na d'ebo tun daga abakwa har unguwar rimi a k'afa ba,kin isheni da surutun tsiya,tace,Mama ina zaki shiga wallahi tsaya nan Alhaji nanan bari inje in tat-taro miki abinda na tara kwana biyu",washe hauru tayi tace,yauwa y'ar albarka Allah yasa sunkai dubu goma ko tara", cike da ma-maki tace,Mama dubu goma kuma,tou ai ni ko dubu biyu ban dashi Alhaji bai bamu sisi na cefane,komi siyowa yake duk wata yana ajewa, d'an kud'in break d'in si Firdausi nake hanasu nike tat-tara wa shine suka kai dubu daya da d'ari da hamsin......,"dalla min shiru sakaryan banza sai kace ba mace ba Mama ta katse mata magana taci gaba da fad'in,tsayawa zaki sai ya baki in ya shiga wanka la-luba aljihun sa ki kwashe kud'i,in za'a buga a raya kice ba ke bace sai mi",Fateema gwalalo ido tayi tace,"Mama da kanki kike sani sata?, dak'uwa tayi mata tace,"satan uwar ki,komi kika d'auka na mijinki halal ne ba haram ba,don haka je ki kwaso min y'an canjin raba mugu da makami ibada ne,ma raina kad'an b'arawo",tace,uhm kede Mama wallahi,bansan mai kike da kud'i ba wallahi,bari in d'auko miki,kitafi tunkan ki tara min jama'a",tace, "yauwa maza Allah shi albarka ba duk da ba haka aka so ba k'anin miji yafi miji kyau",juyawa tayi cike da ma-makin halin mahaifiyar su,bata san komi ba kullum ta k'wam-mace ta rink'a zubar musu da mutunci musam-man ita da take da kishiya a dai-dai ƙofar falon suka had'u da Alhaji ya fito zai tafi aiki ,ja baya tayi,ya k'arasa fitowa tace,"harka fito?,yace,"eh wallahi,ina kika je?, baki shirya su Walida ba da mun wuce tare",nuna mai inda Mama tayi da hannunta yayin da tai ƙasa da kanta saboda kunya,yace," a'a Mama ce,koki shigo da ita kya barta waje". Sosa kyeya tayi cikin rashin gaskiya tana ƙasa-ƙasa da ido tace,"ita tace bazata shigo ba yau', cike da ma-makin shi yace,"Maman a yau?,tace,"eh",yace,"tou bari in k'arasa mu gaisa dan Allah kiyi sauri ki shirya yaran nan su wuce",tace,"tou Allah ya tsareka sai ka dawo",yace, "Allah yasa", yai gaba ya isketa tsaye ya duk'a har ƙasa yace,"ina kwana Mama?,washe hauru tayi tare da cewa,"lafiya k'alau Alhaji, ya kwanan iyalan?,yace,"lafiya k'alau, ya baki shiga ba kika tsaya anan?,tace, "wallahi kuwa sauri nake shiyasa,kuma mun gama tattaunawan abinda ya kawo ni anan",yace," mashaAllahu, bari inbaki na goro da na motor ",tace, "a'a Alhaji ayi haka,Allah yayi albarka",yace,amin tare da mik'ewa ya sa hannu a aljihu ya dank'o kud'i y'an d'ari bib-biyu sa babbi ya mik'a mata,jikin Mama har rawa yake ta karb'a kud'in,tana ta zuba ruwan godiya kamar sabuwar marok'iya, sallama ya mata ya nufi inda motor shi yake ya shige mai gadi ya bud'e masa get ya fice,cike da ma-makin surukar shi da bata jin kunyar zuwa gidan y'ay'an ta abin haushin ma tunda farar safiya,yanzu bai cire tsam-manin duk ta gama karade gidajen k'anan Fateema kafin tayo nan Allah keda kullum sai ta bi-biye gidan y'ay'an nata. Duk abinda suke Fateema na jikin window tana hango su har ya bata kud'i ya fice,fitowa tayi da y'an canjin a hannu ta nufo Mama tana tafiya tana had'awa, tana ƙaraso wa Mama batai wata-wata ba tasa hannun ta ta wafce kud'in,turo baki Fateema tayi tace,"Mama miye haka,wallahi kin fiye son kud'in tsiya,wai mai kike da kud'i?,Mama tace,"idon matam bayi,kuna da d'an shinkafa da indomie ki d'ebo min?, Fateema ta waro ido tare da bud'e baki , dak'uwa Mama tai mata tare da cewa ,"ko bazaki bada bane?,tace,ko d'aya Mama zan bada ni na isa na hanaki ,kije gida zan aiko a kawo miki karki jawo min magana gun kishiya, kuma dan Allah Mama na rok'e ki alfarman annabi da alk'urani,kiyi sati bakizo gidan nan ba,wallahi kunya nikeji,tunda nazo gidan nan ban tab'a ganin iyayen Maman Saudat sunzo ba,ko Yayan ta kika gani a gidan nan tou haihuwa tayi amma ke kullum kina han.......sarin katse mata maganan tayi tace,"ke banza ance miki hakanan banza ne basa zuwa,duk d'iyar da kika ga iyayenta da y'an uwanta basa bibiyar ta musam-man iyaye tou bata gama dasu lafiya bane,ba y'ar albarka bace",cike da k'osawa da magan ta Fateema tace,"nide naji kitafi zanzo muyi maganan kuma zan aiko miki da shinkafar",tace,"tou nayi no gidan Zainab",cike da ma-maki tace,"gidan Zainab kuma Mama dan Allah kije gida ki huta haka Zainab da take kabala zaki kama hanya?,tou tab-batatta mai baki tsuntu ni nayi gaba",bata jira mai zata kuma cewa ba tai gaba abinta,da ido Fateema ta bita cike da ma-makin halin uwarsu da bai raguwa saide ya k'aru. A gag-gauce yafito daga falon kallo d'aya zaka mai ka tab-batar da ranshi a b'ace yake yashiga motor shi maigadi ya bud'e masa get ya zo fita ya tsaya inda mai gadi yake tsaye yace,"Baba na baka umurni kar ka k'ara barin ko waye yazo gidan nan ya shiga duk wanda yazo kace,ni mai gidan Alhaji Ahmad na hana shiga koda kuwa mahaifiyar ta ne", Baba mai gadi yace,an gama mai gida,sa kai yayi ya fice,yana da yasanin auran Zainab tun farko auran su yau shekara uku gidan bai tab'a yakewa da bak'i ba daga b'an garen taba,in zai sai buhun shinkafa tou bai yin sati daga ita sai shi kullum,tana kwashewa in uwarta tazo ta bata,in ya aje y'an kud'ad'e ta kwashe daga ita sai shi a gida a ɗaki yanzun dole ya dena kai kud'i cikin ɗaki shida gidan shi yanzun ma fitowan da yayi ranshi b'ace baifi kwana biyar da yasiyo kayan abinci ba amma tace,masa komi babu,saide yasha ruwan lipton bako madara balle siga duk sun k'are baccin yana siyo komi enough amma baya sati dole ya k'ara aure ko zaiyi dace da wata macen ta gari. Yana fita baifi minti talatin ba sai ga Mama ta sauka akan mashin ta taho da k'arfin ta zata shige gidan y'a taji k'ofa a gark'ame bugu ta farayi baji ba gani, Baba megadi ya lek'o ta y'ar k'ara min b'uli yace," Hajiya Alhaji yace,kar in k'ara bari kishigo kiyi hak'uri ki tafi", tace, "kan kutumar uba ni zaka hana shiga kai awa a mai gadin bakin get kai d'in banza da wofi nasan Ahmed bazai ce haka ba mai hak'uri ne shi don haka ka bud'e min ko kuwa aikin ka yazo k'arshe a gidan nan",yace, kome zakice kice amma baki shigowa,yana gama fad'a ya juya ya shige ɗakin sa ya barta tsaye,bugun get d'in take kamar zata b'alla tana lailayo zagi, Zainab tun da taji ana bugun get tasan Mahaifiyar tane,tacika tai fammm tana tanajin rashin mutuncin da zatai ma Ahmad in yadawo tunda ya wulaqanta mata uwa,Mama ko takai hour guda zaune bakin get d'in mutane na wucewa suna kallonta kaman almajira da taga ba sarki sai Allah haka ta tashi ta tare mashin ta hau tana ta tsine ma Ahmad,duk da haka bagida ta wuce ba saida tai biye-biye,sai wajen azahar taje gida tana zuwa tayi alwala ta shiga ɗaki ta shimfid'a dad-duman ta ta zauna ta mim-mik'e k'afa wai zatai sallah. *CABDI LALLAI MAMAN NAN DUK GANTALIN DA TASHA TIN SAFE DA K'AFAFUN TA AMMA ANZO BAUTAN UBANGIJI TA ZAUNA TA MIK'E K'AFA RASHE-RASHE WAI ZATAI SALLAH ALLAH YA KYAUTA.* COMMENT VOTE ND SHARED. _typing_🖌️ *🟣 SIRIKAR ZAMANI🟣* *NA MARUBUCIYA* *SAMHA* *Y'ARMACE* *KISHIYACE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* *ND KNOW* *SIRIKAR ZAMANI* *FREEDOM WRITTER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️ ( _Y'anci don cigaban Mata, y'an ci ya d'ara bauta, freedom writters._ ) *( F.W.A)🖌* https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/ WRITTEN BY *KHADEEJATOU MUHAMMAD ( MRS BASAKKWACE)* _WATTPAD:_ *KHADYBASAKKWACE* _FACEBOOK:_ *MAMY BASAKKWACE* *GMAIL'S* *khadee241@gmail.com* *OR* *muhammadkhadija748@gmail.com* *WAN-NAN PAGE D'IN SADAUKAR WA NE GA HAJIYA DALA,ALLAH YABAR ZUMUNCI DA K'AUNA,INA GODIYA DA KULAWA.* _GAJEREN LABARI👌_ *PAGE 3* *JAN HANKALI DA YAWAN KU KUNA TINANIN CEWA WAN-NAN UWA CE,TABBAS WAN-NAN UWACE, MAHAIFIYAR SU CE DA GASKE,KUMA YA FARU DA GASKE,YANZU ZAMANIN DA MUKE AKWAI IYAYEN DA DAYAWA SON DUNIYA DA KWADAYIN ABIN DUNIYA YA MUSU YAWA, BURIN SU KAWAI Y'AY'AN SU IN SUN AURAN MASU HANNU DA SHUNI,SU RINK'A BIBIYAR GIDAN JEN SU SUNA GANIN MAI YAKE KAWO MUSU SU YAGA RABON SU ,IN BASUJE DA KANSU BA KUWA,ZASU TURA K'ANNAN SU,WASU IYAYEN HAR SATA SUKE SA Y'AY'AN SU,ALLAH DE YASA MU DACE .* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN K'AI.* Yanda ta mim-mik'e k'afa yasa y'arta Nafeesa ta dubeta tace, "Mama miye haka kuma?,tace,"uhm kide bari Nafeesa ciwon k'afa", cike da ma-makin ta tace,Mama tun shidan safe kika bar gidan nan da k'afar ki kina ta yawo a gari sai yanzun ki dawo ki mim-mik'e k'afa kice zaki bautawa ubangiji","ke dalla min shiru, y'ar izalan banza kawai,kun fiye wa'azi kabarin ki daban nawa daban in aljanna na Malan Garba sai ku hanani shiga", Nafeesa uhm kawai tace. Wur-wur ta dungura sallah ta koma ta shigid'e,tana hamma. "Gafarar kudai masu gida Saratu na nan kuwa",cewar wata dattijuwa da bazata wuce shekarun Mama ba,Mama daga d'aka tace,"Maman Gaje gani yanzun na shigo nai sallah",wacce aka kira da Maman Gaje tace,"ke kinma yi sallah Saratu ni ina nayi aini banma yi ba,samma bana cikin natsuwa ta wan-nan shegen yaron Auwalu ya koro min Hafsatu gida wai tana masa satan hatsi tana kawo min ina saidawa,Mama ta mik'e zumbur tace,"mene Maman Gaje nike ji haka?, Auwalu nan da kike ganin shi dama tun ba yau ba nace ki tashi tsaye kanshi,idon shi a bud'e yake samm bai ganin girman manya,shiyasa da kika ganni nan ban yarda y'ata ta wulaqanta a gidan miji ba daganan har niger nake tafiya nemo musu maganin mallaka bakiga yanda mazajen su suke girma-ma ni ba kamar zasu maida ni cikin su",Maman Gaje tace,kide bari Saratu ki dace surakai na k'warai kuma ke kina samu daga wajen y'ay'an ki da surikan,niko fa Gaje mai faci take aure, Hafsatu kuwa itace ta aure mai gwab'i-gwab'i Malamin makarantan boko tou gashi ya korota wai yana siyan hatsin wata amma bata kai masa,Mama tace,"cabbb ke kika zauna ,kina kallon ruwa kwad'o har zai miki k'afa,kin ganni nan yau tun shida na fita gidan Umaimah na fara zuwa,dubu goma haka ta dunk'ulo min su,da ga nan na tafi gidan Fateema,mijinta duk da yana da mak'o bai basu na cefane saboda bak'in cikin kar tasai fili gwamma yayo cefane da kanshi amma duk da haka innai ido biyu dashi yana bani na goro yanzun haka kud'in da yaban sunkai dubu takwas,nasa dubu d'aya da y'an canji wajen Fateema d'an kud'in break d'in su Waleedah da take hanasu ta-tara,daganan ina fita natafi gidan Zainab amma mai sam mai gadin gidan tsohon banza kawai ya hanani shiga wai Ahmadu yace kar abar kowa ya shiga da na hadon kusan dubu talatin a d'an fitar nan da nayi",kuma shima Amadun zan dai-dai ta masa zama wallahi,sai mun tatse shi kamar nonon sa", Maman Gaje tace ,"aike Saratu keki kai farar haihuwa wallahi,kakan ki ta yanke sak'a wallahi damani inji matar mani",Mama tai dariya tace,kema Maman Gaje kece baki soba,gobe in Allah ya kaimu birnin gwari zan nufa wajen wani malami kishirya muje kawai", Maman Gaje tace,Saratu ni dake da ban-banci,ina ta ciki wani kud'in zuwa gun malamai sai kin dawo,in da kara ai gajen y'ar ki ce ki had'a ki nema musu taimakon",hakade Mama ta rink'a zuga Maman Gaje har ta yarda zata bita gun boka, Nafeesa dake gefe tawani ja dogon tsaki kamar halshen ta zai tsinke tace,zanga uban da ya isa ya rink'a bibiyar min gidan aure wallahi, banza da ita Mama tayi suka ci gaba da hirar su da Maman Gaje. Mijin Zainab wato Ahmad yana tashi daga office ya nufi kasuwa ya je gun y'an dankalin hausa ya siyo buhu guda,ya sayo buhun garin k'uli,ya siyo buhun gero dana sugar ya siyo buhun masara da rabin buhun kuka,da buhun garin roga yasa mu motor kwasan kaya aka loda a acikin ta ya shiga motor shi yana gaba suna binshi a baya har suka isa gidan shi a haraban gidan yayi parking ya fito ya umurce su da su sauke kayan,bayan sun sauke ya sallame su suka wuce,sa y'an aikin gidan yayi su kwashe kayan su shiga dasu ciki,yai gaba,da sallama ya shiga falon kaca-kaca kamar kullum itama yanda ya barta haka ya isketa da alaman ko wanka bata yi ba kallo d'aya ya mata ya kauda kai zai wuce, mik'ewa tayi ta sha gaban sa,take wani tsami ya dake hancin sa da sauri ya ture ta gefe, dai-dai lokacin mai guga ya shigo da buhun dankali,da kallo ta bishi,har zai shige store don ya aje cikin tsawa tace, kaiiiiiiiiiiii ina zaka shigar min da abincin dab-bobin nan?,fita dasu,ba mai guga ba,hatta Ahmad da yayi gaba saida yayi saurin juyawa jin furi cin ta,taci gaba da fad'in maza kafitar min da abincin a kuyoyin nan anan,ni dabba ce da za'a siyo min dankali,aje akai ma dab-bobi", Ahmad murmushi yayi yace,Isah maida waje,baibi ta kanta ba ya bud'e ɗakin shi ya shige ya sa key,wanka ya shiga zuciyar shi na masa zafi,can yayi murmushi,bayan ya fito ya shirya sai k'amshi yake ya d'au key d'in motor shi da wayar shi ya fito,ba kowa a falon fita yayi haraban gidan ya k'ara sa inda mai gadi yake dashi da Isa mai guga yace, Isa kaje ka nemomin motor in kwashe kayan nan inkai ma dab-bobi kamar yanda Zainab ta buk'ata..............! *TOFA MAI MURMUSHIN AHMAD YAKE NUFI,KUMA SU WAYE DAB-BOBI DA ZAI KAI MAWA?* _MORE COMMENT MORE TYPING BAKWA COMMENTS SAM._ COMMENT VOTE ND SHARED typing🖌️ *🟣SURUKAR ZAMANI🟣* *بسم الله الرحمن الرحيم* ®️🏝 *ZAFAFA WRITTERS FORUM* *...*📚✍🏻 [ ```Zafafa writers is a union for enlightening people to learn hottest things that relate marriage, love and religion. Zafafa writers is a union to enlight women```] *https://www.facebook.com/110224494006508/posts/110225604006397/?substory_index=1&sfnsn=mo* *_Z• W• F•🏝 *NA MARUBUCIYAR* *SAMHA* *KISHIYACE* *ƳARMACE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* *ND KNOW* *SURUKAR ZAMANI* WRITTEN BY *KHADEEJATOU MUHAMMAD MRS BASAKKWACE* FACEBOOK MAMY BASAKKWACE GMAIL'S KHADEE241@GMAIL.COM OR MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM GAJEREN LABARI👌 *SHAFI NA SHIDDA6* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI* Nafeesa ɗagowa tayi cike da mamakin ta duk da tasan Mama zata iya fiye da haka kaɗan daga cikin ƙananan halinta ta buɗe baki tace,"haba Mama wanda yace yana son naka masoyin kane ba maƙiyi k........!,hannunta har rawa yake ta wani buge bakin Nafeesa,hakan yasa tayi shiru haɗa yatsun ta tayi kafin ta sauke mata a fuska alaman daƙuwa,tsuru-tsuru Nafeesa tayi da idanuwa ji take kamar ƙasa ta buɗe ta shige sabida tsananin abin kunyar da Mamah ta ja mata. Shiko saurayin kanshi ɗaurew yayi da mamakin wannan dattijuwa da take kyarar sa,yasan de duk ta laucin shi gidan su ya fi wannan kangon gidan nata kyan gani da kyan duba,gida kamar bola tunda ta matso take tashi wani wari take kamar mai kiwon kajin turawa daurewa kawai yake yana zuƙunne a gaban ta. Mama juyowa tayi kansa a hasale maganan ta ya ya dawo dashi daga duniyar tinanin da ya lula,tace,"kai faƙiri kai maza ka bar nan tun kafin na yaga ma rigan rashin mutunci, inci uwar ka,mu tsiya kai tsiya wa zai temaka ma wani kenan,nina ma figanin saide mu taimaka maka,daga ganinka harka mutu bazakai arziki ba alaman ƙarfi ai yana ga mai ƙiba dan haka inuwar ka banson gani kafin in rufe ........" , bata rufe baki ba ya miƙe ba tare da yace ƙala ba ko kallon Nafeesa bai yiba ya raɓa ya wuce ta gefan Mama,dogon tsaki taja tabi gefan rigar shi da harara,baiwar Allah koh Nafeesa da ido tabishi har ya fice daga kwar-kwaɗan lungun tasu. Mama tsaki taja kamar halshen ta zai tsinke tace,"to munafuka tashi ki ɓace min daga gani kar ki yarda ki shigar min ɗaka da kayan da kika raɓe wancan faƙirin kiyi tsirara ki sa su a igiya naga da alamun ruwan sama zaizo ya bugesu ko dauɗan talaucin nan zai fice,Nafeesa bata iya cewa komi ba ta miƙe zata raɓa ta gefen ta tashiga gida don tagama tsinkewa da al'amuran mahaifiyar ta,da sauri Mamah tawani ja baya ta manne da bango kamar wata ƙadangare tana zaro ido tace,"shegiya munafukar banza so kike ki raɓeni in kwashe tsiya?,bata ce komi ba tashige gida ranta duk a dagule,Mamah bin bayanta tayi sai mitan zancen take,kamfato ruwa tayi a randa ta ɗauko tsintsiya da omo ta dawo ƙofar gidan ta wanke da kalin da suka zauna har ƙasa daya duƙa ta wanke gun tassaa kafin ta shige gida. a tsakar gida ta iske Nafeesa zaune ta rafka ta gumi hawaye na dirara daga idanuwan ta,tsaki taja ta wuce ɗakin ta tana ta masifa,ɗaukan ƴar wayan ta tayi da Umaimah ta saya mata ta danna kiran number Zainab bugu ɗaya ta ɗaga,ba sallama ba komi tace,"Mamana ɗazun kikazo Ahmad ya hanaki shigowa ban tabbatar da mara mutunci bane shi sai yau". Mamah taja tsaki tace,"kidena tina min Zainabu da wannan tsinan nan mijin naki mara mutunci". Zainab taja ƙwafa tace," Mamah bakisan iskancin da yazo min dashi ba ɗazun,ace kamar ni a wannan babban gida da babban motor ga babban falo amma ya ɗauko dankali ya kawo min da su masara,take yanke na gurza masa rashin mutun ci nace ya kai ma dabbobi donni ba akuya bace,tun ɗazun ya fita dasu har yanzun bai dawo ba,nasan babu inda zaije ya kaisu sai gidan muna fukar uwar nan tasa,mai murya sumimi-sumimi". Mama tawani katse ta cikin tsawan da bata taɓa mata ba tace,"dan ubanki ainice babbar dabban akuyan da ya kawo mawa". Waro manyan idanuwan ta Zainab tayi tare da lailayo ƙaton ashar ta watsa tace,"wallahi Ahmad ka ɗebo ruwan dafa kanka nizaka raina ma uwa itace akuya kenan?,Mama ta katseta da faɗin," wallahi Zainab inke ƴar halak ce ni Jummai na haife ki ki tabbatar a wannan daran kin karta ma Ahmad rashin mutunci inyaso ya sakoki,ni kasuwa tane zata ƙara buɗewa duk cikin ƴaƴana kinfi su ƙashin arziki". Zainab tace,saki ko ai ya zama dole Mama yau zan masa ruwan balain da ba..........! Ahmad dake tsaye tun ɗazun akanta sabida zuciyar ta tana ci da ruwan fitina bata ko lura dashi ba ya katse ta cikin tsawa idanuwan shi har sun canja launi sunyi jaa yace,"Zainab inkin isa in sakeki Allah ya tsine min albarka,ki duk abinda zaki,kuma ɓacin mahaifiyata da kikai akwai lokacin maida martani. "Mtsuuuh aikin banza aikin wofi,tsoran ka nikeji akace ma mu zuba shege ka fasa",yana jiyo ta baice uffan ba ya shige ɗakin sa yasa key gado ya faɗa zuciyar sa na masa ƙuna ya akai Zainab ta raina sa haka bai gaza a komi ba dole ya nemo mafita,ahaka ba tare da yayi wanka ba balle cire kaya bacci ya kwashe shi. **** "Ummah ni wallahi na gaji da zuwa makaranta nan ba na gaji da zuwa ace kullum boko da sassafe kin tashe ni wallahi Ummah banson boko sam aje tun safe sai two zaa dawo,uhm,da kadawo sai kuma wannan islamiyan shima kullum",wata yarinya ƴar kimanin shekara sha takwas ke maganan wankan tarwaɗa ce mai matsaikai cin tsayi bata da ƙiba amma tana da shape mai kyau dai dai jikin ta kanta tana da yalwan gashi inda akai mata kitson kalaba ƙanana sai turo baki take,wanta ƴar dattijuwa da bazata wuce shekara arba'in ba ta wani galla mata harara tace,"tou Nanah in bazaki bokon ba mi kikeso kiyi waike kullum akan zuwa boko sai kin rinƙa ɓata ranki ne Nanah toh in bakison boko in miki aure kenan toh wazai temaka mana wajen aurar dake dangin ubanki duk sun guje mu sabida talakawa ne mu bamu da komi sai gidan nan ko shi zamu sayar in miki aure?,ƙara turo baki tayi tace,"Ummah sam ba haka nake nufi ba aure ni ko auran ban isa ba wallahi ƙarama dani ko shatakwas yaushe na cika nide banson makaranta sabida farin cikin ki kawai Ummah nake zuwa", murmushi matan tayi tace,"tou Nanah ta inkina son farin cikina ki dena ɓata rai akan karatu,yanzun a zamanin nan da masu ilimi ake damawa gaba gaba ƙilan ko wanke wanke da shara zaa ɗauke ka sai kana da ilimi kuma kisani ilimi yafi mahimmanci acikin alumma ba kuɗi ba,mussaman ilimin ƴaƴa mata ,kinganni nan Nanah da nayi karatun boko da bakiganni haka ba muna cikin ƙuncin rayuwa da bazamu ƙulla daddawa da barkono da kuka ba muna saidawa",murmushi budurwan yarinyar tayi tace,tou Ummah bari in tashi inyi wanka in shirya,bata jira mai mahaifiyar ta zata ƙara faɗi ba ta dira akan gadon nasu mai rumfa ta ɗau hijjab ta saka ta tafice da gudu kafin ta shiga bayin nasu saida tayi addu'a ta faɗa da ido Ummah ta tabita tana murmushi,bata jima ba tafito ta tarar Ummu harta zuba mata koko a kofi da ƙosai zama tayi ta fara sha tace,"Ummuh" cike da shagwaɓa,Ummuh tace,"lafiya kuma?,tai murmushi tace,"Ummu gobe ki mana shayi kinji please na gaji da koko nan fitsari yake sani sosai inna sha na tafi school harda wani bacci-bacci Ummuh gaskiya inkinaso in rinƙa fahimta Ummu daga monday zuwa friday shayi da ƙwai basai kin sa madaraba banson bread shi zaki rinƙa min sai saturday sunday kirinƙa koko kinsan ranakun ba inda zani sai islamiya da yamma",murmushi Ummu tayi tace,"kide ce Nanah jarin daddawa zan kwashe incinye miki a cikin ki",tace,"a'afa Ummu ba haka nake nufi ba so uku tou asati Ummu"," Uhmmm kide yi kici kishirya bari inje insa ɗumammen tuwo",tace,"tou Ummuh na",. Agurgujr tagama ci tafito sanye da uniform ɗinta farar riga tass da wandon green sai ɗan ƙaramin hijjab ɗin ta goye take da jakarta ta baya,ƙafanta sanye da takalmi sawunciki ta dubi Ummu dake bakin murhu tace ,Ummuh zan wuce na ɗauka hamsin yau bazan hau abin hawa ba naga bami ciniki sosai ba,hamsin ɗinma na ɗauka ne don in kashe inna gadama,Ummu tai murmushi tace," tou baki abin magana,ya zaai kije makarantan ku a ƙafa dakwai tafiya fa kuma naga bakwai da rabi",turo baki tayi tace Ummu ki banni zanje haka kafin takwas da rabi na isa makaranta,nama je da wuri wasu har tara suke zuwa",murmushi Ummuh ta kuma akaro ba adadi tace toh adawo lafiya Allah ya tsare Allah ya miki albarka",tace ameen Ummuh na kafin tafice a gidan da gudu ,Ummu murmushi tayi da girgiza kai,tace,Nanah an girma ba wayo",taci gaba da fiffita wutan da take ɗumame. Nanah ko saida tayi tafiya sosai kusan tara saura ta isa get ɗin makaran tan su adaidai get ta iske ana taran latti tawani waro ido,tana haɗa da malamin ta wani galla masa hara tai kaman zata juya sai ta dawo tace,"malan kabarni in wuce in an duke ni mutuwa nike". Gwalo ido yayi yace,"mutuwa kuma? tace ,"ƙwarai kuwa ". yace," aiko yau saide ki mutu amma sai na duke ki". murguɗa baki tayi tace,"malan niko zanga yanda zaayi ka dukeni,kuma ina gadama sai nashiga,amma yau ban gadama ba doja zan gwada inji da daɗi",tana hama faɗa bata jira jin ta bakin shiba ta juya tashiga GRA ta zauna nan ta tashi can ta tsinka mangwaro ta tsinka fruit duk wanda zai wuce saiya kalle ta har lokacin tashi yayi kafin ta ɗau jakan ta ta goya ta nufo hanyar gida a hanya taji ta gaji ga rana tayi yawa bacci takeji wata motor ta gani anyi parking ba kowa a layin kuma wajen inuwa yazo kawai ta cire jakan ta ta jefa saman motor ta hau bayan motor ta zauna tana sauke ajiyan zuciya tayi ciye-ciye amma ƙishi takeji sabida bata sha ruwa ba kallo ɗaya zaai mata agane tayi laushi da yawa. Get ɗin wani gida aka buɗe aka fito wasu maza suna tafiya suna magana har suka iso gaban motor basu kula da itaba,saɓanin itako tunda suka fito take kallon su ganin sun doso motor yasa ta ƙara ware ido tana kallon su kartaji saukan mari,tarin da ya sarƙeta tafarayi yasa suka kula da ita duk suka zuba mata ido tsawan minti biyu tarin ya lafa,ɗayan farin mutumin yace,"ke mai kike akan motor nan?, harara tayi masa tare da muguɗa baki sannan tace,"hutawa ko taka ce in ma takace bani sauka sai na gama hutawa ni kaje gidan da kake gadi ka roƙo min ruwa"..................! MORE COMMENTS MORE TYPING SHARED PLS typing🖌️ *🟣SURUKAR ZAMANI🟣* *NA MARUBUCIYAR* *SAMHA* *KISHIYACE* *ƳARMACE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* *ND NOW* *SURUKAR ZAMANI* WRITTEN BY *KHADEEJATOU MUHAMMAD MRS BASAKKWACE* FACEBOOK MAMY BASAKKWACE GMAIL'S KHADEE241@GMAIL.COM OR MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM GAJERAN LABARI👌 *SHAFI NA 7&8* Harara ta galla masa tare da murguɗa ɗan ƙaramin bakinta tace,"hutawa,kafin taci gaba da faɗin ko taka ce?,in ma takacr bani sauka sai na gama hutawa ni kaje gidan da kake gadi ka roƙon min ruwa wallahi nai tafiya na gaji hamsin ɗin da na ansa gun Ummuh na ban kashe ba ni ban ma iya kashe kuɗi ba rasa mai zansiya nake". Mamaki fallllll ya cika cikinsu ga rashin kunya ga surutun tsiya kamar taci aku duk cikin su ba wanda bai kafeta da kyawawan idanuwan shiba. Lura da tayi sun kafe ta da ido yasa tai shiru tana ƙare musu kallo ɗaya bayan ɗaya,ɗayan dogone baƙi yana da ɗan ƙiba kuma baza'a kirashi ramamme ba yanada da ƴar doguwan fuska da ƴar ƙaramin baki daidai fuskan yana da hanci da baza'a kirashi dogo ba sannan bazaa sashi jerin gajeru ba,saɓanin ɗayan da farine dogo shima kakkaura yana da tarin suma bisa kanshi yana da kyawawan idanuwa masu matuƙar rikita mace in tai tozali dashi yana da dogon hanci da gashin gira masu matuƙar yawa,gashin idon shi masu sheƙi da tsayi kamar an masa ƙari. acikin mintinan da basufi biyu ba taga ma ƙare musu kallo tare da taɓa baki tace,"ashe ma duk munana ne na tsaya ina ta zuba uhm bari inkama hanya in wuce gida kar Ummuna hankalinta ya tashi na tsaya biye yaran nan", dira tayi daga inda take zaune ta ɗau jakan ta zata goya taji an finciko ta wani tsoro taji yashigeta da gigita tunda tagama rashin kunya batai tunanin zasu iya mata komi ba tunda taga sunyi shiru sun zuba mata ido. Runtsa ido tayi tare da marai-raice fuska tana faɗin,dan Allah kuyi haƙuri ka sake ni Ummu tace,"innamiji ya taɓa mace ciki takeyi wayyooo nashiga ukuna Ummu zata yankani ta koreni gashi bani da kowa sai ita". Ɗayan baƙin mizaiyi inba dariya ba duk ƙoƙarin sa da ya danne dariyan amma ina saida ya suɓuce masa,farinko shan toka yayi cikin tsawa yace,"keeeeeee buɗe idanuwanki ki ganni nine mummunan ko kuma nine yaro,abinda yasa nai miki cikin sabida kince min yaro ki tabbatar ni ba yaro bane na isa taɓa mace tai ciki don haka ke kika sani kije can ta kashe ki kuma aka zubar min da ciki nida kune saina kulle Ummun taki kizama almajira ƴar aikin gidana da kin haihu in ɗauke ƴata ko ɗana inaba sabibata wato matata". buɗe idanuwan ta tayi a tsorace ta sauke kanshi tawani fashe da kuka cikin kuka tace,"wallahi sai na zubar saide ka kashe mu daɗin ma bakasan gidan muba mugu kawai ɗan isk..........! Da sauri ya kai hannun shi kan bakinta ya buge dole ta haɗiye maganan tata taci gaba da kuka mai kama dana shagwaɓa. Ɗayan ya haɗiye darinyan shi yace,"Ahmad kar mu bari ta wuce muje muga gidan su don karta zubar ma da ciki tunda kaga Zainab har yanzun batai cikin ba",Ahmad ya kashe mai ido ɗaya yace,"tou kakawo shawara mai kyau Ridwaan". Ƙara fashewa tayi da kuka tana bubbuga ƙafa a ƙasa tana haɗa hannu alaman ban haƙuri gashi tana so ta gudu ya riƙe mata haɓa gam ko motsin kirki batayi dabadin haka ba da ta kwasa da gudu. Ahmad cikin tsawa yace,mutafi kishiga motor,ƙin motsawa tayi kamar da dutse ye ma tsawan. RIDWAN buɗe gidan baya yayi yace,"ɗauke kasata ƙila inka ɗauketa ta haifo ƴan uku ko ƴan huɗu kasan Mom tace riƙe hannun mace ƴan ɗaya ake samu". AHMAD ya amsa da tou abokina haka zaai don in buƙatan ƴaƴa". Hankalinta ƙara tashi yayi tana ƴar ƙarama da haihuwar ƴaƴa uku sannan ma bada aure ba da cikin shege,bata ankara ba taji an wani sungume ta ana ƙoƙarin sata a motor ta rasa yanda zatayi ga layin shiru bako tsuntsun dake gittawa intayi ihu ihunta banza tun da yariga ya cuceta ya mata ciki,turata ye a motor ya kulle yanda baza ta buɗe ba ya juyo ya kalle RINDWAAN sukai murmushi yace,"muje ka rakani don kar in manta gidan su". RIDWAAN yace,"ai dole muje gidan uwar ƴaƴan mu",sheƙewa sukai da dariya tare da tafa hannu kafin suka shiga motor RIDWAAN a mazaunin driver yayi da AHMAD ke gefe ya saita mirrow yana hango NANAH da ba'abin dake fita a idon ta sai hawayen baƙin ciki ita saida tace ma UMMUH batasan boko gashi sanadin boko ta haɗu da wa ƴanda zasuyi mata ciki a hanya. AHMAD sa hannu yayi ya jawo hannun ta ya haɗe tai yace,"mai ciki ina mukai? Ƙara ta ƙara ƙwallawa tace,"YAYA dan Allah ku rifa min asiri muje a cire,UMMUNA zata yankani banso in mutu sainayi aure nahaifa ɗan insa masa sunan mahaifina". Duk ƙoƙarin RIDWAAN ya gintse dariyar ya kasa saida tafito. AHMAD ya gwalalo ido yace,"cikin wa zaa zubar Allah sai kin haife shi,muje gidan UMMUN taki kuma kina min ƙaryan gida dana kalla idonki zan gane kuma kina ƙara magana sai na ƙara miki ciki donki haifar ƴan goma,kuma kidena min kuka karki kashemin dodon kunni inko kin ƙi kiss zan miki kuma in tattaɓa min breast". Shiru tayi ta haɗiye kukan,da hannu take gwada masu hanya harsukazo ƙoafar gidan su yace,"fita kikira min UMMUH taki in kafa mata sharɗa,ta haka zan gane gidanku ne koh". Dagu ta fice a motor ko ta jakan ta batayi ba ta faɗa ɗan ƙaramin gidan su. REEDWAAN ya dubi AHMAD ya sheƙe da dariya yace,"mai gadi je gidan da kake gadi ka kawo min ruwa",ƙara kwashewa da dariya yayi. AHMAD murmushi yayi da ya ƙara bayyana tsantsar kyawun sa. REEDWAAN ya ƙarace wa," ka ɗurar musu da cikin ƴa gaskiya AHMAD baka da kirki duk taban tausayi wallahi,mu gudu kar mamanta tafito da taɓarya". AHMAD yace,aiko ta daka mu NANAH ,koh da ihu tashiga gida tana faɗin UMMUH na bani ya min...............! MORE COMMENTS MORE TYPING typing🖌️ *🟣SURUKAR ZAMANI🟣* *NA MARUBUCIYAR* *SAMHA* *KISHIYACE* *ƳARMACE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* *ND NOW* *SURUKAR ZAMANI* WRITTEN BY *KHADEEJATOU MUHAMMAD MRS BASAKKWACE* FACEBOOK MAMY BASAKWACE GMAIL'S KHADEE241@GMAIL.COM OR MUHAMMADKHADIJA748@GMAIL.COM GAJERAN LABARI👌 *SHAFI NA 9&10* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN ƘAI* NANA,koh da ihu ta shiga gida tana faɗin," UMMUH na yamin ciki na shiga ukuna,kuma na ƴan goma yace yamin dan Allah kije waje ki roƙe shi a zubar yace in aka zubar ɗaure mu zaiyi". UMMUH dake zaune tanacin abinci batasan sanda ta tashiba ta jawo ta ta kulle mata baki da hannu tana ƙasa da murya tana faɗin," NANAH maƙwafta mun shiga uku maza kika kai ma kanki?,tarbiyan da na miki kenan NANAH? duk waazin da nake miki da nasiha akan maza bakiji ba NANAH",ta ƙarashe maganan da fashewa da kuka. Hankalin NANAH ƙara tashi yayi ta ƙara fashewa da kuka tace,"UMMUH na ban kai kaina wajen su ba su suka taɓa min hannu,kuma in ƙarya nayi suna waje kije ki tambaye su". UMMU saɓan hijjabin ta tayi da yake kan igiya ta zura ta fice koh takalmi bata tsaya sawa ba ,NANAH bin bayanta tayi tana kuka UMMU ta dubeta tace,"toh ina suke?,nuna mata motor su tai da hannu tana sharan hawayen da yaƙi tsayawa. Tun fitowan su AHMAD ya hango su don hankalinshi na kan ƙofar gidan dama buɗe murfin motor yayi ya fito shima haka REEDWAAN rissinawa sukai gaban UMMU suna gaidata,ko ansawa batayi ba tace,waya ma NANAH ta ciki acik.....,maganan ta maƙalewa yayi sanadiyan haɗa ido da tayi da REEDWAAN. REEDWAAN ma ita yake kallo tsawan da ƙiƙa kafi tace,"REEDWAAN",kaine yau a ƙofar gidan mu?,ashe rai kan ga rai nasha zuwa wajen da muka haɗu ko zan kuma ganin ka ban ƙara ganin ka ba,Allah sarki na cire tsammani da ƙara haɗa ido da mutumin arziki kamar ka". AHMAD,sakan baki da ido da hanci yayi yana kallon su,itama NANAH da take kuka take kukan ya tsaya tana kallon REEDWAAN ta kalle mahaifiyar ta. UMMUH ta dubi NANAH tace,maza jeki shimfiɗa min tabarma manyan baƙi ne nayi su shigo,juyawa tayi ta shiga gida don bata wasa da umurnin mahaifiyar ta,kuma tanaso tasan waye wannan REEDWAAN ɗin a wajen mahaifiyar ta. UMMUH tace,"ku mushiga kusha ruwa",bin bayanta sukai har ɗan tsukukun gidan nata lokacin NANAH har ta shimfiɗa tabarma ta ɗebo ruwa ta aje ta koma gefe ta raɓe kamar munafuka,waje Ummu ta gwada musu suka zauna,"tace,ga ruwa REEDWAANU duk da nasan ƙila bazaku iya shan kalan namu ba". Murmushi REEDWAAN yayi yace,"haba dai mun isa ai daga ganin shi ruwan randa ne mai sanyi da daɗi". NANAH turo baki tayi ta fara shashsheƙan kuka,gaba ɗayan su hankalin su yakoma gareta,UMMUH tace,"lafiyanki zaki tasa mu a gaba kina kuka shagwaɓan har a gaban baƙin ido sai kin nuna ". Zumɓuro baki tayi tace,"UMMUH na ciki fa wancan yamin tare da gwada AHMAD da yatsa taci gaba da faɗin amma harda basu tabarma da ruwa kuna ta fira da wancan baƙin" ,ta ƙarashe maganan cikin muryan kuka. UMMUH harara ta galla mata tare dacewa kimin shiru anan,kallon ta ta maida ga REEDWAAN don ita har ga Allah ta manta da batun NANAH anmata ciki tunda tai ido biyu da REEDWAAN da ya temaketa tafita daga ƙuncin rayuwa,cikin sanyi murya tace,"REEDWAAN ya akai haka ta faru?,kallon kallo suka fara shida AHMAD yana gimtse dariyan shi da ido yai ma AHMAD alama ya faɗa mata don shi yasa in zai faɗa mata dariya ce rabin maganan. AHMAD ranƙwafar da kai yayi yace,"ina wuni aunty",cikin daddaɗan muryan shi yake magana. Ansawa tayi ba fuska ba yabo ba fallasa yayida ƙirjinta ke tsanan ta bugun akan mummunan alamarin da zataji. AHMAD,ye gyaran murya tare da cewa ,Aunty ita taja ita ta toneni shiyasa,nan ya kwashe miya faru daga farko har ƙarshe ya faɗa mata UMMUH ,UMMUH sauke ajiyan zuciya tayi ,yayinda NANAH sai galla masa harara take in ya ɗago sun haɗa ido,shiko murmushi yake ƙasa-ƙasa,acikin ransa ko yana faɗin mara kunyar ƙarya kawai magana ɗaya ta rikitata. UMMUH ajiyan zuciya ta sauke tace,"alhamdulillah Allah ya ƙara tsare gaba". "Ameen" suka amsa dashi. REEDWAAN har ya buɗe baki zaiyi magana ƙaran wayar sa ta katse shi da sauri yasa hannu a aljihu ya fiddo wayan ganin mai kiran shi yasa shi saurin miƙewa yace,"AHMAD muje oga yayi kira,AUNTY zamu dawo wani lokacin musha hira". Tace,"tou REEDWAAN Allag yasa da gaske kake ba ka ƙara guduwa bane sai taka ta kawo ka ",murmuahi yayi yace," AUNTY ai da zamu rinƙa zuwa muga mai ciki da yanda lafiyan ƴaƴan mu suke har ta haihu mu ƙwace abin mu". Murmushi UMMUH tayi tace,"REEDWAAN kenan saina ganka kawai". Sallama sukai mata suka fice a gidan. Yayinda NANAH ta haɗa kai da guywa kuka kawai take wai itace yau da ciki cikin ma na shege har ƴan goma zata haifa kuka kawai take. UMMUH fita batun ta tayi tai kamar batasan tanayi ba yau ta tabbatar NANAH yarinya ce har yau da sauranta,da UMMUH taga bazata bar kukan ba yasa ta zare mata idanuwa dole yasa tayi shiru taje ta cire uniform wanka kawai tayi ta hau gado ta kwanta sai ajiyan zuciya take,tare da tinanin UMMUH ashe ba son ta take ba tuda har zaai mata ciki bata ɗau ƙwaƙƙwaran mataki kan ƴan iskan sa suka lalatata ba harda sata ta shimfiɗa musu tabarma da kawo ruwa,tou wai mai miye tsakanin UMMUH da wannan ɗan baƙin ne? tambayan da ba wanda zai amsa mata shi sai UMMUH,gashi UMMUH duk ta tsane ta tunda taƙi ɗaukan mataki akan ƴan iskan can tsaki taja ƙasa-ƙasa don kar UMMUH taji ta bige mata baki don ta hanata yin tsaki. ***** "NAFEESAH!NAFEESA!!MAFEESAH wai ke wata iriyan ƴar iskan yarinya ce kina kwance kina jina iye ina ƙwala miki kira". NAFISA,uhm tace,"wai tou ke MAMA ina zaki tunda naga ki wanke ƙafa ki ɗau hijjab nasan ficewa gidan ƴaƴan naki ya tashi". "Toh dun ubanki in banje ya zaai na samu na ɓatar wa iye kema ki samu nima na samu yanda nake bin gidan kowa haka kema zan zo gidan ki,ke nafi dogon buri akan ki ma". Taɓa baki tayi tace,"kikazo ko wallahi MAMA zakiga mizan miki hakanan kawai ki hana ƴaƴan ki rawan gaban hantsi a gidajen auran su" . Saƙeƙe MAMA tayi da baki tare dayin ƙwafa ta juya tace,"nide na tafi sai na dawo". NAFISA tace,"gidan boka ko gidan ƴaƴanki?. "Ko gidan ubanki ne ba ruwanki mara mutunci kawai",sakai tayi ta fice tana ta bam-bami. Kai tsaye gidan MAMAN GAJE ta nufa bako sallama ta faɗa gidan tana faɗin," ƙawar arziki fito mu lula" . MAMAN GAJE tace,"aa SARATU dama ke nake jira,ban wani abu inbar ma su HAFSATOU". Juya ido MAMA tayi tace,"kefa MAMAN GAJE tsiyata dake mayyar roƙo ne wallahi,ke kullum abaki abaki kin yarda da bani bani,kuɗin motor zuwa kwanan fariƙwai ɗinan ni zan miki kuma inba ƴarki na kashewa". MAMAN GAJE ta washe haƙora tace,"tou ƙawalliya ya zami dola ce tasa haka ƴata kuma ai ƴarki ce inda mutun ci". Washe haƙora tayi tace,"hakane fa aminiya ciro ɗari biyar tayi ta miƙa mata ɗan HAFSATOU tace,miƙa ma uwarka mu muntafi"..............! *TOH FA WAI MIYE NENE HAƊIN REEDWAAN DA MAHAIFIYAR NANAH WATOH UMMUH,* *MAMA DA MAMAN GAJE SUN FITA INA SUKAYI NE HAKA* *AMSOSHIN KU SUNA GABA*👉 _MORE COMMENTS_ _MORE TYPING_ _typing🖌️_ *🔵SURUKAR ZAMANI🔵* NOT EDITING❌ NA *khadeejatou muhammad(MRS BASAKKWACE)* SADAUKARWA GAREKU *LEEMAH PINKY ND REAL AUNTY ZEE MAI HAƘURI* *WANNAN SHAFIN NAKU NE ABEEDATOU,MY FATEEMA LADAN,MOM ABDULJALAL,HAFSAT UMMIE,SAKINA ƳAR MUTAN GUSAU,BASHEERU SARDAUNA(MAISUNAN UBANA) ,INAYINKU IRIN TOTTALY* *JINJINA TA MUSSAMAN GAREKU,FATEEƊEEMATOU MUSƊAPHA(AUNTY BABYLO🤪),GWAGGO UMMIE HAIRAN😜FATEEMAH SUNUSI,ESHAT,USMAN ANGO ƊAN ANACIN MARUBUTA🤗* *BAN MANSHEKI BA MASOYIYA ABIN ALFAHARI JINI ƊAYA JIKOKIN SHEHU USMAN ƊAN FODIO SAKKWATAWAN SHEHU MASU MAYAR DA BAƘO YA ZAMA ƊAN GARI YA MANTA GARINSU(KHADEEJATOU S DOGARAI MY LIPTON GIRL☕)* _GAJEREN LABARI👌_ *SHAFI NA 11&12* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI* ________📖Su MAMA tunda aka fita aka rankaya kamar ƴan matan amarya aka nufi baki hanya suka ɗane machine 2in1sukai basu tsaya ko ina ba sai kawo pack pack,inda ake hawan motor kwanan fari ƙwai suka nufa ba kowa cikin motor haka suka shiga suka zauna,suna ta zuba hira a haka motor tacika kusan awa ɗaya suna zaune kafi suka kama hanyar kwanan fari ƙwai basukai good 30minutes ba suka isa da yake sun sami motor mai kyau kuma hanyar ba cinkoson ababen hawa,abaki hanya suka sauka suka ƙara taran mashin ɗaya zasu hau mai machine ɗin yace sai dubu biyu da ɗari biyar zuwa kawai banda dawo wa don dajin da nisa da kunyan shuka akebi don ba hanya kwata-kwata,dole yasa suka ɗau ɗaɗ-ɗaya a ɗari bakwai-bakwai da ƙyar suka yarda suka ɗauke su a haka. _NIKO NACE WAI INA MAMAH DA MAMAN GAJE ZASUJE HAKA DA SUKA MATSA MA KANSU🤔BARI DE INCI GABA DA BIYAN SU INGA INA SUKA DOSA,TUNI NASAMA MACHINE NIMA NA ƊANE NABI BAYAN SU DUK DA MUNA TARE DA AUNTY BABY WAJEN ƊAU KAN RAHOTO AMMA TINI NA BARTA NAI GABA DON IDONA YUNWA YAKEJI YANA BUƘATAR ABINCI._ Tafiya mai matuƙar tsawo sukai ta kunyar shukar rake kafin suka kawo wajen wani bukka,sallaman masu machine ɗin MAMAH tayi duk da zasu jiresu don ko sun tafi bawanda zasu haɗu dashi su ɗauka,suma in sun tashi fitowa babu abin hawa. _NIKO SAKAN BAKI NAYI GANIN NISAN TAFIYAR DA SUKAI KO TSORON HAƊUWA DA ƳAN KIDNAPPING BASUYI BA,KUMA GIDAN BOKA CI KAJI SUKA NUFA LALLAƁAWA NAYI NABI TA BAYA NA LAƁE A BAYAN BUKKAN DON JIN WATA MASAR ZAA TOYA TA BAUCHI KO TA SOKOTO._ Suna ƙarasawa suka fara masa kirari" gafara dai boka mai bamu atake babu wani jinkiri ba jeka kadawo sai boka ɗan duƙununu mai aiki kamar yankan wuƙa". Tawani ɗan kafa na hango wani mummunan mutum ga baƙi ga muni ga wani ƙaton ciki da yake zaman kansa kamar maishan giya idanuwan nan jajaye wulik gasu ƴan fici-fici ga wani wargaje-jen baki,washe hauren sa shiyi jajayene futuk harda wani gansa kuka kamar tunda aka haife shi bai taɓa wanke su ba kannan cuku-cuku kamar rabon shi da aski tun na suna. Yace,"barkan ku da isowa asararru haihuwan asara kunzo a banza zaku koma abanza SARAU mutuwanki sai an kulle ɗaki,kindawo a ƙara haɗo miki kan suranki sabida sun ɗan fara dawowa hayyacin su,gwamma da kikai sauri dabaki sauri ba ana gabda sako miki ƴaƴanki duka,kuma ba wacce zata ƙara auruwa mussamman ƙaraman". Waro idanuwa MAMAH tayi tace,"boka dana shiga uku a cigaba da ɗaura aiki aci gaba da bab-baka min zuciyar su a'allon ƙarfe,musamman shegen yaron nan AHMADU,harda wani hanani shiga gidan sa". Hahahahahaha,cewar boka ɗan duƙunana yaci gaba da faɗi,"ai wannan karan komi zami bazai kama yaron nan ba uwar shi tana masa addu'a fiye da yanda baki tsammani,kuma babu makawa a wannan karan kunkai shi bango sai ya ƙara aure". Da sauri MAMAH ta dake ƙirjinta tana waro ido tace,"aure kuma boka,yanafa aure zai sakar min ƴa na tabbata,ayi duk yanda za'ayi a hana auran ni boka karaba shi da kowacce mace hatta uwar tasa inda take yadena bi,nasan itace munafukar da zata sa shi ya ƙara aure,ni tsofaitsofai dani har ubansu ya mutu baimin kishiya ba sai ƴata wallahi bazai yuwuba,ka haɗa harda kishiyar FATEEMAH ka aikata waje". "Hahahahahah,SARATU imanin ki kaɗan ne",bubbuga ƙasa yayi da wasu zane-zane da surkulle,kafin ya ɗago yacigaba da faɗin,buƙatan ki zaibiya ne kawai akan mazajen ƴaƴanki shima bazai jima ba sabida suna alwala,alwala kuma na tasiri wajen karya mana aiki,ki aje kuɗi ninasan abin yi. MAMAN GAJE koh tana gefe tayi tsumu-tsumu kamar wacce tai ƙarya ashe duk yanda take tunani SARATU tafi gaban haka,lallaikam SARATU mutuwanta sai ankulle ɗaki. BOKA ƊAN DUƘUNUNU ya dubi MAMANGAJE yace,kekuma kije gida kafin ku isa zakiga aikinki ya ci,ku aje kuɗi na aika aljanu yanzun zasu fara aiki. Baki MAMANGAJE ta buɗe jin abinda ya faɗa ,tunkafin tamai bayani. "Hahahaha tunkafin kuzo ai aljani ɗan agadez yamin bayanin komi". MAMAH ko irga kuɗi tai ta aje masa suka mai sallama da irin kirarin su na aheɗanu suka fice gun masu machine suka ƙarasa suka ɗane machine don fitowa bakin hanya.............! _TOH FA BUƘATAN MAMAH DA MAMAN GAJE KO ZAI BIYA??????_ MORE COMMENTS MORE TYPING _typing🖌️_ *°•🔵•°SURUKAR ZAMANI🔵°•* _NA MARUBUCIYAR._ *SAMHA* *ƳARMACE* *KISHIYA CE* *JAHAN KHATOON* *NOOR JAHAN* *ND NOW* *SURUKAR ZAMANI* NOT EDITING❌ NA *KHADEEJATOU BASHEER BASAKKWACE(MRS BATURE BASAKKWACE).* SADAUKARWA GAREKU *LEEMAH PINKY ND REAL AUNTY ZEE MAI HAƘURI.* *WANNAN SHAFIN NAKU NE,WALEEDATION S MAPI,JEEDAH S MAPI,TEEMAH LUV (MOM FARHAN)AMMYN KHAIRAT,AUNTY LEEMAH,AUNTY HAUWA SALIS,PRINCESS AISHA,UMMU NASMAT,SUMY NAIGGE ƳATA DA DAI SAURANKU INNACE ZAN LISSAFO KU SAI IN CIKA SHAFI BIYU BAN ƘARE BA.* _GAJERAN LABARI👌_ *SHAFI NA 13&14* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN KAI.* ___________📖Suna fitowa hanya suka sami abin hawa sai kaduna,sunzo rigacikum suka iske ruwa ake sosai kamar da bakin ƙwarya,har sukazo kawo ruwan bai tsagaita ba haka suka sauka motor suka hau kekenapep suka masa kwatance inda zai kaisu duk sun jiƙe,ciki minti ƙalilan suka iso unguwan su MAMAH aka fara saukewa ta tatattara zani ta falfalada gudu ɗan lungunsu kafin aka sauke MAMAN GAJE. _MASU IYA MAGANA SUKACE TSAFI GASKIYAN MAI SHI,AIKO HAKA TA FARU DA MAMAN GAJE._ Aiko mai napep na sauketa ya juyowan da zatayi tai katari da SANI mijin HAFSA tsaye cikin ruwa na dukan shi bai ko damu ba ya kafa ma ƙofar gidan ido,ba ƙaramin tsorata tayi ba,amma ta dake zuciyar ta tacika da farin ciki gaskiyan SARATU ne aikin malamin nan kamar yankan wuƙa yake tace,"a'a SANI lafiya kake tsaye cikin ruwa miyasa baka shiga ba sai ciwon sanyi ya kama ka?. Ƙasa yayi da kansa yana mai matsan ƙwalla take ya zube a ƙasa ya haɗa hannayen sa biyu yace,"dan Allah MAMA kiyi haƙuri ki yafe min ki ba HAFSATOU haƙuri wallahi sharrin sheɗan ne,ina ga hannu aka samin bansan na koreta ba wallahi". Daɗi ya mamaye zuciyar MAMAN GAJE don rabon SANI ya duƙa gabanta ya mata magana a ladafce tunkafin ya aure HAFSATOU,bayan aura shi da HAFSATOU ba irin rashin kunyar da bata gani ba gaskiya baabin da zata ce da SARATOU,sai fata alkhairi tagama biyanta. Dafa kafaɗan shi tayi tare da miƙar dashi tace," SANI mushiga mi magana kaga ruwa na dukanmu ",haka suka rankaya har cikin gidan a ɗan rufar ƙofar ɗakin ya tsaya yayinda ita MAMANGAJE tashiga ɗaki tare da buga tsalle ta dubi HAFSA dake kwance ta wage baki tana bacci ta ɗaka mata duka a cinya,firgi-git ta miƙe tana soshe-soshe tare da hamma bako rufe baki. MAMAN GAJE taja tsaki tace,"dalla kaima SANI tabarma yana faranda bari in sauya kaya,ki natsu karki nuna masa rawan kan ganin shi don kar ya raina ki ko nan gaba" . Waro ido tayi da sakin baki jin SANI ya kawo kansa fara murza ido tayi taji da gaske ne ko mafarki ne,ƙara ɗaka mata bugu MAMANGAJE tayi tayi firgi-git tana sosai wajen tace,"dalla tashi kije kibashi ruwan ɗumi kuma sabida yasha dukan ruwan sama". "Tou",ta amsa dashi tare da ɗaukan tabarma tana yin waje. Zaune yake tsuru ya zuba ma ƙofar ɗakin su ido yaga ta inda zata ɓullo don zuciyar shi a zazzala take ji yake in baiga HAFSATOU ba ayau zai iya rasa ransa yana ganin ta fito ya miƙe jikin sa har rawa yake tare da cin tuntuɓe amma baiko damu ba burin shi ya jita a jikin shi. HAFSATOU ko jada baya tayi cike da tsoro,lura dayayi ta tsorata yasa ya tsaya ya kafeta da idanuwan shi yana lashe laɓɓa. Take taji gabanta ya faɗi da ta tina in ya riƙeta a gado bai mata da wasa,raɓawa tayi ta gefenshi ta shimfiɗa tabarma tace,bissimillah ga waje,nufan tabarman yayi ya zauna yana binta da ido kamar ya cinye ta,madafa ta nufa ta ɗibo masa ruwan tea mai citta a kofin silver ta dire a gabansa kafin ta koma gefe ta xuƙunna tace,"ina wuni"?,batare da ya amsa ba yace,"HAFSATOU nazo neman gafaran ki kiyi haƙuri kibini mu koma gida jinake in narasa ki kamar zan rasa raina,kuma inshaAllahu wani abu bazai ƙara faruwa ba da zai kawo rabuwan mu har abada". Murmushi tayi tace,"tou shikenan SANI,Allah yayafe mana baki ɗaya". _OHHHHHHHHH ALLAH SU HAFSATOU NO CLASS DAGA ZUWA BIKO HAR TA BADA KAI BORI YA HAU🤔._ MAMAN GAJE dake laɓe bayan labule dan taji mai zaa toya bata san sanda ta buga tsalle ba tana tiƙa rawa. HAFSATOU ko da SANI tuni hira ya ɓalle tsakanin su har MAMAN GAJE tafice cike da farin ciki ta nufi gidan aminiyar ta SARATU dan tai mata albishi aiki yaci. SANI koh da yaga MAMAN GAJE ta fice ya nemi ta bashi haɗin kai take taje ta kullo gida suka shige ɗaki suka kullo don itama buƙata take. ******* Su NANAH wuni akai ana fushi da UMMUNTA,don ko islamiya taƙi zuwa,UMMUH tayi maganan harta gaji ta ƙyaleta,daƙyar taci abinci. AHMAD koh tunda ya aje REEDWAAN ya nufi gida ,bakowa a falon gashi kaca-kaca ,girgiza kai kawai yayi ya nufi ɗakinsa rage kaya yayi ya faɗa toilet ya watso ruwa ya dawo yasa jallabiya ya hau gado ya ɗanyi bacci kafin la'asar bacci ya ɗebe shi acikin baccin harda mafarkin NANAH yayi gata tazo tana masa tsiwa shiko sai murmushi yake don ba ƙaramin burge shi tsiwan ta yake ba,bashi ya farka ba sai biyar saura miƙewa yayi a gaggauce yashiga bayan gida yayo wanka tare da ɗauro alwala yafito ya gabatar da sallah la'asar,abinda ke bashi mamaki ko wani bugun numfashin sa da zuciyar shi keyi da tunanin NANAH take yi. _😲AHMADU BADAI SON NANA KAKE BA,DON BAMU SHIRYA AURAR DA NANA BA DON YARINYA CE IN HWAƊIMA,SANNAN BATA IYA KISHI DA ƳAƳAN MAMAH._ ******* "Waike FATEEMAH uwarki batajin kunyar zuwa gidan nan ne wai?,cewar AMEENAH yar mijinta. FATEEMAH jitayi kamar ƙasa ta tsage tashige sabida kunya,ga kishiyar ta da ƴaƴan mijinta duk a zaune. RUFAIDAH,babba ɗiyar mijin FATEEMAH,tace,aunty kenan ga wa ƴanda sukasan kunyar ba". Wacce aka kira da aunty tace,"aiko wannan ɗabi'ar batayi ba nide adena kwashe min abincin ɗan uwa ana kaima tsofi marasa godiyan Allah"..................! MORE COMMENTS MORE TYPING🖌️ _typing🖌️_ *🔵SURUKAR ZAMANI🔵* NOT EDITING❌ NA *KHADEEJATOU BASAHEER BASAKKWACE(MRS BATURE BASAKKWACE)* SADAUKARWA GAREKU *LEEMAH PINKY ND REAL AUNTY ZEE MAI HAƘURI* _GAJERAN LABARI👌_ *SHAFI NA SHA BIYAR SHA SHIDDA15&16* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN ƘAI.* _________📖Cikin tsawa Fateemah tace,"keeeee aunty MAMI dakata cin fuskar yayi yawa uwa-uwace,koda ɓarauniyar kaji ce,na gode Allah tawa uwa yawo gidan ƴaƴan ta kawai tasa gaba,wasu ko uwar tasu bin mazaje a waje ta......! "Kutumar uba Fateemah rashin kunya zaki ma yayata wacce take a matsayin uwa gareni ta ɗauki gurbin uwata tou wallahi kinji kaɗan ba a gidan nan ba maza ki duƙa ki bata haƙuri",cewar USMAN mijin FATEEMA,da yanzun ya shigo ya tsinkaye hirar,AUNTY MAMI ko tana jin muryanshi ta fara matsan ƙwalla irin na munafinci,RUFAIDAH da duk yaran suka fara kukan munafinci kowa na matsan ƙwalla saɓanin mahaifiyar su RUFAIDA da ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya ta turo ɗankwali gaban kai ɗaurin ture kaga tsiya sai jij-jige-jij-jige take tana karkaɗa ƙafa tana danna wayarta kamar bata wajen,saɓanin su waleedah ƴaƴanta dasukai tsuru-tsuru sun rafka ta gumi. "Haba Dadyn su WALEEDA,katsaya kaji farkon magana kafin kayanke hukunci daga shigowan ka,cewa fa tayi uwata na bin gidan ƴaƴanta tana roƙon abinci",cewar FATEEMA. Ƙara haɗe rai yayi yace,"ke FATEEMAH banson jayayya bata haƙuri,ƙarya tayi,ai gaskiya ta faɗa duk surukan ƴaƴan ta sun gaji da ita aciki harda ni ,inko kina son cigaba zama dani ki zuƙunna kibata haƙuri sannan kiba duk yaron dake kuka a ɗakinan haƙuri,nabaki second biyar". Batare da tayi wani dogon nazari da tinani ba ta duƙa ta fans hannayen ta tace,"AUNTY MAMI kiyi haƙuri dan Allah". Saida ta muli ta mulmule ta gama hura hanci tsawan minti uku kafin tace,"shikenan a tare gaba,kuma adena kwashe mana abincin ɗan uwa,inda san samune ki hana uwarki zuwa gidan nan kwata-kwata ke kyaje". FATEEMA,sunkuyar da kanta tayi zuciyar ta na mata wani zafi sabida baƙin cikin a dakeka a hanaka kuka dakewa tayi tace,"inshaAllah yanda kukace haka zaai". Saida taƙara shan ƙamshin ta kafin tace,"tou bama yaran haƙuri,don suma kin so cin mutuncin kakan su ta hanyar yi mata ƙazafi". Haƙuri taba yaran kafin ta miƙe ta kalla yaran ta da sukai tsuru-tsuru da ido tai musu alaman su tashi suma ɗakin ta ta nufa cike da takaicin halin mahaifiyar ta. Shiko USMAN zama yayi yana ba Yayar sa haƙuri,nan fa suka fara karanta masa ƙarya da gaskiya. ********* Tafe take da ƙatoton ciki da ƙyar dake iya ɗaga ƙafa,duk tawani kumbura tayi ƙatuwa sosai duk inda ta wuce mutane binta suke da ido suna nuna ta itace wacce tai cikin shege,tana biyo kwanan unguwan su yara na ganin ta suka fara mata waƙa, *(NANAN KAREEMA TAYI CIKIN SHEGE,NANAN KARIMA TABI MAZA TAYI CIKIN SHEGE,BATAJIN KUNYAN FITA,YARA SU GANTA MANYA SU GANTA TSOFI SU GANTA NANAN KAREEMAH SAURAN MAZ......!)* "Wayyyo Allah UMMUH NA", afitgice ta farka tana shafa cikinta,tana ƙarema ma jikin ta kallo,UMMU da cikin bacci tajiyo ihun NANA bata san sanda itama ta farka ba,bakin ta ɗauke da addu'a saɓanin NANAH da ta farka da ihu,a kiɗime UMMUH tace,"lafiyan ki NANAH miya faru?. Matsanan cin kuka ta fashe dashi,UMMUH ,cikin tsawa tace,kifaɗa min bawai ki tasani a gaba s kuka ba",tsagaitawa tayi da kukan tace,"UMMUH,shikenan na shiga uku yanzun fita ma sai ya gagareni sabida shegen cikin da ɗan iskan can yamin,UMMUH,fa mafarki nayi duk inda na wuce ana nuna ni yaran unguwa namin waƙa". UMMUH,jawota tayi jikinta,ta kwantar da ita kan cinyanta ,ahankali take shafa mata baya tace,NANAH mafarki ba gaskiya bane kiyi addu'a,ki koma bacci,kinji,gyaɗa kai kawai tayi amma zuciyar ta bata gasgata maganan UMMUH ba,har bacci ya kwashe UMMU NANAH,idon ta biyu yanda taga rana haka taga dare,da asubah tunda tai sallah akan dadduman ta dumƙule baccin da bata shirya masa ba ya ɗauke ta. 07:00am ahankli take bubbugun ƙafar ta Rana kiran sunan ta,"NANAH!NANAH!!NANAH!!!,kitashi ki wanka ki tafi makaranta karki makara". Mutsike Idanuwan ta tafara yi da hannayen ta jin an ambaci makaranta yasata saurin gama watssakewa tana turo baki ta ya mutsa fuska cike da shagwaɓa tace,"UMMU wallahi nida zuwa makaranta har abada daga bokon har islamiya hakanan kawai arinƙa min kallon karuwa,gashi wacan mugun ya barni da abin kunya wallahi ban yafe ba". UMMUH ko ta tsinke da alamuran NANAH lallai NANAH yarinya ce haryanzun ita ko ɗan wayewan nan na ƴaƴan zamani bata dashi ,haɗe rai tayi tace,"tashi kiyi wanka,uban wa yace miki daga taɓa mutum yakeyin ciki eye?,ko dan kinji na faɗa miki,badan komi yasa na faɗa miki haka ba sai don ki taka tsan-tsan da rayuwar ki,ki nisanta kanki da mazan lokacinan". Take taji hankalinta ya kwanta tare da murmusawa har kumatunta suka lotsa ta wani rungume UMMU tana murmushi,UMMU ma murmushin take tace,"yanzun sai kitashi ki wanka tunda baki da cikin koh?,NANA murmushi tayi tare da tsuke baki ta miƙe ta ɗau towel da hijjab tafice a ɗakin,UMMU girgiza kai kawai. Nanah koda ta shiga bayi ba tare da tasa soso ko sabulu ba tawani ɗaga bokitin ruwan ta kwara ta ɗauro zani tare da zumbula hijjab ɗinta ta fito,UMMU kallon ta tayi cike a tuhuma don tasan halinNANAH batason wanka ko kaɗan kusan kulkum sai sunyi daru da ita take wanka. Murmusawa tayi tace,"UMMUH wannan kallon fa karki sha bansa soso ba nasaka harda sabulu". UMMU taɓa baki tayi tace,"ke kika sani ko kinji nace wani abune?,ai jikin kine ba nauba shiyasa kullum kike ƙara baƙi,kuma kije aji kina tsami yara suyi ta gudun ki". Uhm,kawai tace,tashige ɗaki don shiri. ******** Agurguje ya fito wanka sabida lokaci ya ƙure masa ya makara,duk da baccin asubah nan da yayi ba ƙaramin daɗi tayi masa ba mafarkin NANAH kawai yayi sunyi aure tahaifa masa ƴaƴa kyawa-wa,yana shafa mai yana murmushi Allah-Allah yake ya haɗu da REEDWAAN ya faɗa mai shifa ya kamu yashige masa gaba wajen neman auran NANAH,a gurguje ya shirya yafito kasancewar yau juma'ah sanye yake cikin lallausan yadi brown ɗinki riga da wando sunyi matuƙar amsan fatan sa milk ɗin hula da takalmi breafcase ɗinsa ya ɗauka ya rataya a kafaɗa tare da feffeshe jikin sa da daɗaɗɗan turare masu ƙamshi,wayarsa s keys ɗin motor sa ya ɗauka ya fito,turus yayi da yaganta a falo zaune kan nan tujaja kamar mahaukaciya don harga Allah ya manta da ita a lokaci ɗaya NANAH ta maye gurbin duk wata ƴa mace..........! MORE COMMENTS MORE TYPING🖌️🤗 _typing🖌️_ *🔵SURUKAR ZAMANI🔵* NOT EDITING❌ NA *KHADEEJATOU BASAHEER BASAKKWACE(MRS BATURE BASAKKWACE)* SADAUKARWA GAREKU *LEEMAH PINKY ND REAL AUNTY ZEE MAI HAƘURI* _GAJERAN LABARI👌_ *PAGE 17&18* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN ƘAI.* ________📖Lokaci ɗaya NANAH ta maye gurbin duk wata ƴa mace,zuwa yayi har ya gitta ta zai fice daga falon yajiyo amon muryan ta tana faɗin,"AHMAD ina son kuɗi",girgiza kai yayi cike da mamaki hali irin na ZAINAB ba gaisuwa ba girmamawa balle ta sakaya sunan shi,baice mata uffan ba yai gaba sabida tsananin takai cin ta,Allah-Allah yake ya haɗu da REEDWAAN ya faɗa masa gaskiya NANAH tayi masa ,ko da yashiga motor shi mai gadi ya wangale masa tangame-men get ɗin gida yafice,mai-makon yabi hanyar office ɗin sa ya tsince kansa da bin hanyar gidan su NANAH. ZAINAB ko yana fita da hara-ra ta bi bayan sa tare da yin tsaki miƙewa tayi taje ta taɓa ƙofar sa ta tab-batar bai kulle ba,tasan tab-basa ya manta ne faɗawa ɗakin tayi ta fara bincike ko zataga kuɗi drower ɗaya taji a kulle ta tab-batar nan kuɗin shi yake dubara ta faɗo mata ta buɗe wardrobe ɗin sa ta ɗibi tufa-fin sa kusan kala goma duk shad-dodin sa ,da hulunan su da takalman su ta fito,ɗakin ta ta nufa dasu ta zuba a cikin jaka sai murmushi takeyi, a gag-gauce ta shirya ba tare da tayi wanka ba ta sa tufafi ta fef-feshe jiki da turare ta fito niƙi-niƙi da jaka,tai sa'a ko baba mai gadi ya kewaya bayan gida harta fice bai sani ba,tana fita ta samu abin hawa ta ɗane sai gidan su. ****** NANAH tafito sanye da uniform ɗinta tas-tas ta dubi UMMU dake kan tabarma tana shan koko da ƙosai tace ,"UMMUH na nafito kimin addu'a dawo-wa lafiya ,kuma Allah ya tsare miki ni",UMMUH kafeta da ido tayi saida ta dasa aya tace,"tou zabiya ai ko bakice ba inayi ba wata soyayya da uwa zata gwada ma ƴarta da ya wuce tai mata addu'a,da fatan kin ɗauke isas-sun kuɗin motor?,murmushi tayi tace,"eh UMMUH ta uwata takaina uwa ɗaya tamkar da dubu,inna rasa ki UMMU mutuwa zanyi UMMU nifa bazanyi aure ba sabida ke,inma zanyi wallahi sai mijin ya miki ɗaki kusa da nawa",murmushi UMMU tayi tare da girgiza kai tace,"yaro man kaza najito maza ki tafi don karki latti",murmushi tayi tace,UMMU zan tafi amma sai nayi addu'a ƙarshe,ya Allah kasa na riga UMMU na mutuwa don bazan iya jure rashin taba",tana gama faɗa ta ruga da gudu,murmushi UMMUH tayi tare da girgiza kai a zahiri tace,"Allah ya nuna min sanda zaki hankali NANAH ta". Tana sai kai ƙoafar gidan su wazata ganiu mutum tsaye ya ƙura ma ƙofar gidansu ido dum-dum ƙirjinta ya buga da gudu ta koma gida,UMMU ganin ta dawo a gigice tace,"lafiya miya farune kedawa?,kasa magana tayi illa nuna mata hanyar waje take tana haki,miƙewa UMMU tayi tashiga ɗaki ta ɗauko hijjab ɗinta tasaka tanufi waje don ganin mai NANAH haka take ma gudu,ganin abokin REEDWAAN dasuka zo jiya yasa ta saki ranta ta faɗa-ɗa murmushi tace,"a'a abokin REEDWANU ne ashe dole NANAH tai gudun ceton rai",murmushi AHMAD yayi tare da ɗan rankwafa yace,"ina kwana,antashi lafiya UMMUH?,"lafiya ƙalau",ɗan sosa ƙeya yayi cike da kunya yace,"UMMUH,nabiyo ma NANAH ne na ajeta makaranta",UMMUH tace,"Allah sarki gaskiya na gode naji daɗi da kulawa bari in turo maka ita",yace,'tou UMMUH",juyawa tayi takoma cikin gida ta iske NANAH zaune sai zaro ido take tana tinanin Allah yasa ba maganan ciki yazo dashi ba,ganin UMMU ta dawo tana murmushi yasa...........! *🤦‍♀️🤦‍♀️🤦‍♀️🤦‍♀️🤦‍♀️🤦‍♀️🤦‍♀️🤦‍♀️KASHHHHHHH NAGAJI DA TYPING BA COMMENT DAGA YAU INBANGA COMMENTS BA'A GASKIYA WALLAHI BAZAKU ƘARA GANIN NOVEL ƊINA BA.* _typing🖌️_ *🔵SURUKAR ZAMANI🔵* NOT EDITING❌ NA *KHADEEJATOU BASAHEER BASAKKWACE(MRS BATURE BASAKKWACE)* SADAUKARWA GAREKU *LEEMAH PINKY ND REAL AUNTY ZEE MAI HAƘURI* _GAJERAN LABARI👌_ *PAGE 19&20* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN ƘAI.* _________📖Ganin UMMU tadawo tana murmushi yasata sakin baki tana kallon UMMUH da take murmushi kamar anbata kyautan kujeran makkah UMMU tace,"keko tashi kije ya ajeki",turo baki tayi tace,"UMMUH wa kenan?,tace,"ohhh bakisan waye ba ma kenan abokin REEDWAAN mutumin arziki ne daga ganin sa tunda REEDWAAN mutumin arzikine",miƙewa tayi tai tsalle ta buga ƙafa cikin muryan shagwaɓa tace,"UMMUH bazanje ba inde dashi ne ai gwamma in tafi da ƙafa",buɗe baki UMMUH tayi tana kallon NANAH can tace,"tou mara ta ido tab-batat-ta karkije ya ajeki bari inje ince mai yatafi tunda kin maida ni tsohuwar banza",ƙara shagwaɓe fuska tayi tace,"UMMU nifa ba haka nake nufi ba",tou mai kike nufi in har ba hakan ba? UMMUH tai maganan rai ɓace,kiyi haƙuri UMMUH na nawuce,batare da tajira ansan UMMUH ba tai hanyar waje tana ma-makin wani mahim-macin REEDWAAN ɗinan yake dashi awajen UMMU haka da ta amince da-duk wanda ya raɓe shi,a tsaye jikin motor ta iske shi tsaye ya kafeta da ido ta tsaya ta wani galla masa uban hara-ra kamar idanuwan ta zasu zaz-zago ƙasa,tace,"kurwana kurrrr maye kawai",murmushi yayi batare da yace komi ba ya buɗe mata murfin motor ya gusa da hannu ya nuna mata alaman tashiga harara ta ƙara galla masa kafin tashiga ta zauna ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya tana hura hanci ,murmushi yayi ya rufe ƙofar tare da zagayawa ya buɗe mazaunin driver ya shiga ya zauna ya tada motor suka fice unguwan. Saida sukai tambaya mai ɗan tsayi ba tare da wani yace ma wani uffan ba a hankali ya buɗe baki yace,"antashi lafiya Hajiya NANAH?,taɓa baki tayi cike da rashin kunya tace,"da ban kwana ba ka ganni,ina ruwan ka?,murmushi yayi sabida halinta da tsiwanta shi yatafi da imanin shi lokaci ɗaya yace,"ruwana na koki", a taƙaice tace,"tou dayafi kyau ko nide kayi ka kaini makaranta", murmushi yayi yace," driver kine ni halan tou ai zuwa makaranta ki yana hannuna inna gadama in kaiki inko na gadama inta garari dake acikin gari",wani kallo mai cike da raini ta watsa masa tace,"ohhh aikafi kama da driver kafi ma driver a wajena mai wanki da guga ne,kuma dole akaini school",baice komi ba illa murmushin da yayi yacigaba da tuƙin sa. Maimakon yabi hanyar makarantan su da ita yabi wata hanya haɗe rai tayi tace,"kai malan ina zaka kaini?,"zan saidaki ne",amsar da yabata a taƙaice, take tafara zazaaga masa tsiwa ta inda take shiga batanan take fita ba ,shiko yai banza da ita in ba murmushi ba sabida tsiwan ba ƙaramin ƙara mai sonta yake ba ,kashe wayoyin shi yayi da REEDWAAN yadame shi da kira shiyasa ya kashe wayan sai yawo yake da ita a gari,tun tana masifar harta ta gaji tayi laushi tai shiru dan kanta. _*BARI MU WAIWAYI GIDAN MAMAH GAJE MUJI WATA WAINAN AKE TOYAWA,HAFSATU KUWA TA KOMA KO TANAN?????🤔,KASHHHHH🤦‍♀️ZAINAB ZAMU WAI-WAYA YA ZATAI DA KAYAN MIJINTA DA TA SATO🤔.*_ ****** _UMMMHHHHHH BAKWA COMMENT NAGAJI DA TYPING ƊIN DUK KUN KASHE MIN GUYWA INNA ƊAUKO LABARI TASHKENT'S COMMENTS ƊINKU SHIKE KASHE MIN GUYWA😌🤨,GASKIYA SAINAGA COMMENTS_ _typing🖌️_ *🔵SURUKAR ZAMANI🔵* NOT EDITING❌ NA *KHADEEJATOU BASAHEER BASAKKWACE(MRS BATURE BASAKKWACE)* SADAUKARWA GAREKU *LEEMAH PINKY ND REAL AUNTY ZEE MAI HAƘURI* _GAJERAN LABARI👌_ *PAGE 21&25* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN ƘAI.* ___________📖Sani tun randa su MAMAH sukaje gidan boka yazo ya sami abinda yakeso ya cika ma wandon shi iska daga cewa tashirya ya samo napep yazo su tafi shiru kake ji wai uwar gulma tayi cikin shege bai ƙara waiwayan su ba tsawan kwana biyar kenan abun duk ya dame MAMAN GAJE,saɓan hijjab ɗinta tayi ta nufi gidan aminiyarta SARATU cike da ta kaici tun a ƙofar gida ta gara ƙwala mata kira "ke SARATU,ke SARATU kina nan kuwa",MAMA dake ɗaka tafito tana gyara ɗaura zani tana faɗin," lafiya kuwa UWAR GAJE aminiyar ƙwarai","keko SARATU ina lafiya shegen yaron nan SANI tun daga randa muka dawo bai ƙara waiwayar muba daga bari ya dawo shiru kike jin shi kamar an aike bawa garin su","kutumar uba cewan MAMAH kwantar da hankalin ki bari in saɓa mayafi muje wajan na kuriga daganan na biya gidan yayar su"," gaskiya koh saɓo inba mahaukaci ba ni Allah yasa bai lallaɓata ba ya afka mata,don nasan HAFSATU kamar tinkiya take duk yanda na miji ya mata barbara zakiga ta ɗauka ciki,kar nauyi ya ƙara min yawa",kwantar da hankalin ki keko zata shiga ɗaki kenan sai ga sallaman ZAINAB niƙi-niƙi da uban jaka","assalamualaikum",ba tare da ta amsa ba tawani dake ƙirjinta tace,"na shiga uku mi zan gani ni SARATU,bade koroki yayi ba mara mutunci nan?,tsaki tayi tare da cewa ina ma yasan na fita kuɗi na tambaya ya hanani na shiga ɗakin sa na kwaso kayansa kizo kikai gidan sabuwar dillaliya tai masu kuɗi tabamu mu kashe". Ajiyar zuciya MAMAH ta sauke tare da washe baki tana faɗin, "agaida jarumar ƴa ɗaya tamkar da dubu dama masu iya magana sunce da haihuwar yu-yu-yu gwamma guda ɗaya ƙwa-ƙw-ƙwara,niko nayi farar haihuwa tunda na haife ki ZAINABU ABU mai tagwayen suna,kamar kinsan tattalin arzikina yayi ƙasa sosai",MAMAN GAJE ko soro-ro tayi tana kallon ZAINAB da uban kaya ai wannan ta kwashe mai tufafi duka irin wannan wafta lallai ZAINAB ta ƙware da sata kamar ɓera,maganan ZAINAB ya katse mata tunanin da take tace,"kede MAMAH kin cika son kuɗi kullum babu sanin babunki ne shiyasa na ɗebo miki wa ƴanda zaki saida su daɗe miki baki cinye kuɗin ba ,yauwa MAMAH mallaka nakeso ki anso min wanda hatta uwar sa saiya dena ganin ta gashi inba niba da uwata",taɓa baki MAMAH tayi tace,AHMAD,koh ZAINAB saikin juya shi kamar masa matuƙar ina raye wallahi kede kwantar da hankalinki kira min malan na kuriga take ZAINAB ta lallatsa wayar ta ta buga mai yana ɗauka taba ma MAMAH sukai magana ta gayamasa buƙatun ta sukai ciniki tace yaci gaba da aiki zatazo ta kawo kuɗi,nan suka zauna suka baje sai hira ,MAMAN GEJE KO daga eh sai a'a,don SARATU da ɗiyarta su zarce ta a sheɗanan ci. *WAYE MAMA? CIKAKKEN LABARIN SU.* Cikak-ken sunan MAMAH SARATU HUDU asalinsu ƴan nijar ne buzaye ne aiki sunan mijinta malan GARBA wato mahaifin su FATEEMAH auran ladan kiwo akai musu na jeka ga ɗakin ka,SARATU tun tana ƴar ƙan-ƙanuwar ta iya sata salo-salo,duk mai ka aje matuƙar bakai kaffa-kaffa dashi ba zatai wufff ta ɗauke shi,ya zama ba naka ba shekaran ta sha biyar tai haihuwar fari ta haifo FATEEMAH,FATEEMAH fara kyakkyawa son kowa ƙin wanda ya rasa,tun bayan haihuwar FATEEMAH wata ƙawar MAMA mai suna ATIƘAH ta ɗaura ta a hanyan bin bokaye da ƴan tsubbu,yazam tou duk wani kayan auran MAMAH ta ɗebe su ta sayar don zuwa gidan boka dan akama mata MALAN GARBA hakan koh ta faru ta kama shi sosai bai kallon kowa da gashi duk wan da ya faɗa mai aibun SARATU sai ya kulle ido ya zageshi aciki harda mahaifiyar shi da yayyun ubanshi kasan cewar mahaifin su ya rasu har yakai akwai ranan da SARATU agaban MALAN GARBA tasa hannu ta shara-ra ma IYYE mari mahaifiyar GARBA baiko ce komi ba koda ƴan uwan mahaifin finshi suka masa faɗa nan ya fara zagin su cewa sun tsane matar shi da ƴar shi,shi zai tafi ya bar musu gidan tunda basa ganin laifin IYYE da take shiga hurumin matar shi,washagari yasa ta ta haɗa kaya suka nufo naijeriya batare da ta shaida ma iyayen ta ba don sam ta rainasu bata ganin su da gashi ko kaɗan ,in sun kirata sun mata faɗa akan abubun wanda take ta ɗau gaba dasu kenan sai randa ta gadama take hucewa taje gare su, kai tasaye garin kaduna suka nufo inda suka samu wani bawan Allah yabasu masauki a gidan shi mai suna HALLIRU,HALLIRU yana da mata ɗaya mai suna MARIYA,da ƴar su guda GAJE, MAMAN GAJE macece maison duniyar tsiya halinta kusan ɗaya da MAMAH saide ita bata bin bokaye da sace-sace amma yawo da masifa sai abin da yayi gaba MALAN HALLIRU shiya samo ma MALAN GARBA ,gadin kwana murna wajen SARATU baa cewa komi nan ta fatsamma naiman malamai ta yanda zata rinƙa amshe duk kuɗin MALAN GARBA in ya samo ko nawa toh hakan ko ta faru ,duk albashin sa da ya amso jiki na rawa yake danƙa ma duka itako tai ta facaka aci banza aci wofi da MALAN HALLIRU ya lura da abinda ke faruwa yasa ya bashi shawaran in ya samo ya rinƙa rage wani abu yace mata an rage masa albashi ne hakan ko akai ranan da ya kawo mata kuɗin bayanda ya sababa yasha zagi da masifa da yace an rage masa haka ta rinƙa tsine ma ogan nashi da yake ma gadi,ahaka rayuwa taci gaba da tafiya suna zaune gidan MALAN HALLIRU tsawan shekara biyar basu taɓa tuna nin gida ba a lokacin ta haifi ɗiyarta ta biyu wato MARYAM daga ita sa UMAIMAH sai ZAINAB itace mai sak halin MAMAH ba abinda ta bari a halayen MAMAH ,itama MAMAN GAJE ta ƙara haihuwa ƴa ɗaya wacce taci suna HAFSTOU,alokacinne aka ɗaga wani gida a ɗan gaban gidan MAMAN GAJE zaa sayar nan MALAN GARBA ya saya masa gida mai ɗaki uku da bayi da rijiya rawa da murna gun MAMAH baa cewa komi sanda suka shaida mata oganshi ne ya saya mai take suka kwashe kaya suka koma sun koma duk masoyin MAMAH yazo yamata Allah sanya alkhairi wanda ko baizo suka ɗaura gaba dashi ko hanya ta ganshi sai ta canja, taitai yakaita wajen oga ta mas godiya ya ƙiya kullum hanya hanya yake mata haka ta haƙura ta barshi,bayan dawowan su da shekara guda ta ƙara haifo ƴa mace ba haka taso ba taso ta haifo na miji bayanda zatai dole ta haƙura yarinyar taci suna NAFEESA itace auta daga ita bata ƙaraba,lokacin da ƴaƴanta suka tasa lokacin ta ƙara bada himma wajen bin bokaye don bata yarda ƴarta ta aura talaka ba ahaka MARYAM tai aure ta aura ɗan chairman ɗin birnin yero nan fa su MAMAH aka samu wajen zuwa atare ayini a ƙunso har na dare , abinda yasa ba ta zuwa gidan MARYAM tun randa taje ta wuni a gidan da ta tashi tafiya ta sato bargon surukar MARYAM ɗin batasan ƙanwar mijin MARYAM ta ganta ba duk a tinanin ta mahaifiyar su ta bata ne ,saida taji ana cigiya ta shaida ma surukar MARYAM ɗin ai taga mahaifiyar matan yayanta ta ɗauka ta fita dashi nan tasa daru harda koran MARYAM akan inba adawo da bargon ba ko abakin auran ta,haka taje ta tasa MAMAH da faɗa ta zubar mata da mutunci tunda satanta haryakai tayi a gidan surukan ta ta zubar mata da mutunci buɗan bakin MAMAH tace,ai bakan ta farau ba,nan ta rinƙa zagin MARYAM tace ta cireta a ƴaƴanta bata-bata harduniya ta naɗe tunda taci mutuncinta dan ta ɗauko bargo haka ko ta ɗau bargon taba MARYAM ta mayar da sharaɗin karta ƙara zuwa inda take daga lokacin ko MARYAM bata ƙara waiwayan MAMAH ba,ta kuma hana ƙannan ta zuwa inda take da yayarta FATEEMAH bayan auran MARYAM sai yayarta FATEEMAH tai aure ta aura wani babban ɗan kasuwa hatsi yake saidawa,sai UMAIMAIH,ita mai aikin banki,sai ZAINAB engineering ne shi ahalin yanzun NAFEESA ce kaɗai bata aure ba,MALAN GARBA DA MALAN HALLIRU sun rasu ne ta hanyar hatsarin motor ahanyar su ta zuwa ɗaura auran ɗan maƙwaftan su suka gamu da ajalinsu hankalin MAMAH da MAMAN GAJE ba ƙaramin tashi yayiba sanda labarin mutwar mazajen su yazo musu,MAMAH ta tsine ma auran nan yafi millions inta tina,gwamma maman gaje tayi ta kaba da idda saɓanin mamah da daƙyar tai idda ta fara biyan bokayenta. *WANNAN KENAN CIGABAN LBR* MORE COMMENTS MORE TTPING🖌️ _typing🖌️_ *🔵SURUKAR ZAMANI🔵* NOT EDITING❌ NA *KHADEEJATOU BASAHEER BASAKKWACE(MRS BATURE BASAKKWACE)* SADAUKARWA GAREKU *LEEMAH PINKY ND REAL AUNTY ZEE MAI HAƘURI* DEDICATED BY *AUNTY BABYLO,UMMIE HAIRA FATEEMAH SUNUSI,EASHAT,USMAN ANGO* _GAJERAN LABARI👌_ *PAGE 26&27* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN ƘAI.* ___________📖AHMAD bashi yakai NANAH gida ba sai kusan uku,ɗan tsaban mugunta baisaya mata ko ruwa ba haka ya maidata ya aje ya tafi sai lokacin ya kunna waya aiko yana kunnanwa saƙunan nashigowa sai kuma kira na REEDWAAN ɗauka yayi yai shiru yana gimtse dariya don yasan yau tabbas ya taɓo REEDWAAN sai ya zazzage masa buhun masifa da bala'i,aiko REEDWAAN ta inda yake shiga batanan yake fita ba,saida yaji yayi shiru dan kansa yace,"yi haƙuri YAYAH REEDWAAN",yayan ubanwa ƙato dakai wazai iya zama da matanka amatsayin kishiya Allah ya kiyaye in baka RAHMA",murmushi AHMAD yayi yace,"mace mana", dariya REEDWAAN ya kwashe dashi yace,"wai kai gidan ubanwa kake ne ka kashe waya?,saida AHMAD ya sosa lallausan gashin kansa yace,nakai amaryata makaranta najira aka tashi don karta wahala ko rana ban bari tashiga ba tana cikin AC",kai banso maganan banza maganan ƴan shayi","murmushi AHMAD yayi yace,"bari inje gida inyi wanka inzo ko awa uku inɗanyi in duba wasu takkaddu","kam balai kana zuwa sai kayi tsallan kwaɗo",dariya duk suka sa tare da kashe wayan direct gida ya nufa ba kowa a falon bisa dukkan alamu kamar gidan ba kowa . ɗakin shi yashiga da mamakin sa ya taɓa ƙofar yaji a buɗe dafe kai yayi gaban shi ya buga tabbas ZAINAB tamai ɓanna da sauri ya murɗa ƙofar ya shiga ƙare ma ɗakin kallo tabbas anshigo ɗaki don ba haka ya barshi ba zuwa yayi ya taɓa wardrobe ɗinshi yajita a buɗe kallo ɗaya yayima kayansa yasan an ɗeba duk yawan kayan sa amma saida ya gane a ɗeba gefen da yake aje huluna ya duba yaga an ɗeba gabanshi faɗi yayi da sauri ya nufa waje ɗakin ta yayi yana ƙwala mata kira amma shiru buɗe ƙofan yayi ya shiga bata ba alamanta buɗe bayi yayi ya ga wayam ma nan bata ba alamunta ƙwafa yayi dole ya ɗau mataki akan ZAINAB ya gaji da halinta na ɓeraye komawa ɗaki yayi yai wanka duk ransa a ɓace sababbain ɗinki da yayi aciki ta ɗeba da sababin hulunan shi dabai taɓa sawa ba ,shiryawa yayi ya fito ya shiga motor shi ya fice a gidan kai tsaye gidan su ZAINAB ya nufa abakin lungun gidan yai packing ya fito ya kutsa kai cikin lungun kai tsaye ya shiga gidan saida yazo tsakiyar gidan yayi sallama amma suna can suna shewa ko jiyo shi ba suyi ba sai labarin gidan boka da suke ciro wayar sa yayi a aljihu ya dubo number ta ya latsa kira ƙi ɗagawa tayi iyakan tsaki da tayi harta tsinke MAMAH tace,"waye ne?,"taki taja tace,"jarababben nan ne ƙila yaje gida bai ganni ba nagaji da kullen shiyasa na fito"," aikam ya zai kulleki Kamar daddawa gwamma da kika fito kisha iska abinki". Duk yana ji abinda suke cewa takowa yayi har inda ƙofar yake yasa hannu ya yaye labulan,da sauri suka kalla ƙofar ZAINAB take cikinta ya bada ƙululu yayinda MAMA batasan sanda taji fitsari ya fara fito mata ba danma tana zaune kan kujera MAMAN GAJE ne ta washe jajayen haurunta tace,"a'a AHMADU ne bako sallama sannu da shigowa lale marhaban shigo mana",cikin kakkausar murya yace,"bazama nazo yi ba don banga wajen zama ba abani kaya na da aka sato ko in tsinke igiyoyin auran ƴarku haɗa zuri'a daku baida amfani na gode ma Allah da ban haihu da ZAINAB ba sannan duk naji magan ganun ku ku riƙe ƴarku tunda kunfi so kuganta a gaban ku sai sanda na nemeta",wani gigitacce kuka ZAINAB ta sake yayin da MAMAH DA MAMAN GAJE,ke jero salati MAMANGAJE tai ƙarfin hali tace,"kai ma Allah AHMADU kayi haƙuri karkace haka", yimin shiru tsofi banza kai kunsan Allah ne kuke shirka da zuwa gidan boka kunsan Allah ne kuke gantali zuwa gidan SURUKAN ku koko kunsan Allah ne baku gode masa ,kusan Allah ne kuke sa ƴaƴan ku sacesace iye?,shiru tayi ta rufe baki tai ɓam MAMA ko ƙarashe sakin fitsarin tayi. Zainab kuka riris take ,AHMAD ko ajikinsa ya wuce cikin ɗakin ya ɗauko jakan kayan sabida yasan jakan shiya siyo ma ZAINAB ita a dubai taɓa baki yayi yace," SURUKAR ZAMANI kike koh?,tou nima da kike ganina ƙwallon shege ne nima cikakken ɗan iska kuma nima SURUKIN ZAMANINE mai tafiya dai-dai da halin SURUKAR ZAMANI,kuma kar in sake inga ƙafar ku gidana komai aini nasaya badaga gidan nan kukazo dashi ba",yana gama faɗa yasa kai ya fice cike da takaicin halin SURUKAN nasa dana matarshi,MAMA saida yafita tasamu bakin magana tace,"ohhh ni SARATU anyi la'anan nan yaro sam bai ganinada gashi MAMAN GAJE ko sati ba ayiba da naje na lale dubu hamsin don ariƙe min kansu amma kanshi yafi na sauran tauri",ZAINAB cikin kuka tace," MAMAH shikenan AHMAD ya sakeni ki wani abu bansan kwana a gidan nan gidan nan sauro ga kuɗin cizo ga ba wuta",hankalin MAMA ya ƙara ɗagawa tace,"ki kwantar da hankalin ki zaki koma muje na maidaki da kaina ina zan barki a gabana da babban bazawara ai gwara babban budurwa tashi muje kafin ya rigamu zuwa ɗaukan mayafi bata damu da ta sauya kaya ba sabida fitsarin da ta saki ba,ZAINAB tace," MAMAH bakisan halin AHMAD ba zai iya wulaƙanta mu a gaban kowa in muka kai kanmu kikira boka yasa sunan shi a allon ƙarfe dakan shi zaitaho murama duk rashin mutunci da yayi mana",ahhh haka kuma . TOHHHHHHH FAAAAAAAAAA MORE COMMENTS MORE TYPING🖌️ _typing🖌️_ *🔵SURUKAR ZAMANI🔵* NOT EDITING❌ NA *KHADEEJATOU BASAHEER BASAKKWACE(MRS BATURE BASAKKWACE)* SADAUKARWA GAREKU *LEEMAH PINKY ND REAL AUNTY ZEE MAI HAƘURI* _GAJERAN LABARI👌_ *PAGE 28&29* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN ƘAI.* ___________📖ZAINAB tace,"MAMAH bakisan halin AHMAD ba, zai iya wulaƙanta mu a gaban kowa in muka kai kanmu kikira boka yasa sunan shi a allon ƙarfe dakanshi zai taho mu rama duk rashin mutuncin da yayi mana",ahhhh haka kuma",ciro wayarta tayi a lalita ta kwaɗa ma bokanta kira yana ɗauka ya zayyane mata komi akan abinda ya faru tsakanin ta da surukinta yace subashi kwana ɗaya AHMAD dai da wiya ya kamu amma zaiyi iyakan yinsa yanda zuciyar sa zatai sanyi,cike da farin ciki inde ƴarta zata koma ɗakin miji komi ma ayi. *WAYE AHMAD?* _NIMA BAN SANI BA🤷‍♀️_ AHMDA BASHEER MAI KAJI shine cikakken sunan AHMAD mahaifin sa asalin sa ɗan gari malumfashi ne ta jahar katsina mahaifiyar HAJIYA AMEENA ƴar ƙanin BABAN KAKAN AHMAD NE a taƙaice dai auran zumuta akai musu kunsan katsinawa da auran zumunci kamar sunfi kowa dangi shi ma haka iyaye da kankanin su sana'an kaji suke har zuwa kan ALHAJI BASHEER kasuwancin kajinsu ya bunƙasa gari-gari ake zuwa malumfashi saran kaji hakan yasa sukai gidan gona ana yankawa a gyara asa a firichi da mai saya yazo in har yanason gyararra gatanan inko wacce ba a yanka bane sum sunanan sun gina gidajen gono a gari daban-daban Allah ya albarkaci dukiyar su sosai AHMAD shine babba a gun mahaifin shi sai ƙanin sa ZAYYID da yake aiki a lokoja barrister ne shi sai NAJA'ATOU da AISHA auta ,NAJAATOU tayi aure a katsina inda take auran yaron matemakin gwamnan katsina AISHA kuma tana nan tana karatu bata gama ba inda take karanta mass com ,mahaifin su AHMAD ya rasu sakamakkon gajeran rashin lafiya na wuni ɗaya mutuwan da ya girgiza al'umma da dama aALHAJI BAAHEER mutumin arziki mai tausayin talakawa hannun shi a buɗe yake kuɗi ko ba nasa bane yaga mai buƙata sai ya ɗauka ya bada in yaso inkazo ya baka haƙuri ,ALHAJI BASHEER lokacin da baida ƴan kuɗi ko kuɗin cefanen gidan sa yana badawa su kwana da yunwa haka ɗan sa AHMAD yaro ne mai ladabi da biyayya ga tausayin na ƙasa dashi duk ranan week end yana kai ziyara gidan gona mahaifin sa yana dudduba abubuwan dake gudana. Wata rana ranan sunday yakai ziyara ranan ne ZAINAB ta matsa ma saurayinta sai ya sai mata kaji da yake sunayin harda gasassu sunayi tou aranan taga AHMAD hankalinta ya tashi taga komi ya mata nashi number motor sa kaɗai ta ɗauka ta kawo ma MAMA aka kaishi gidan boka aka sa sunan shi a allon ƙarfe baisan ya akai ya aure ta ba aikin boka da ƴan tsubbu da MAMA tasa akai mata wayan gari kawai yayi yaganshi da auranta kullum tun safe mahaifiyarta ta na hanyar gidan ta su kwashe masa hatsi da abinci komi nashi asace yake da hatta kayan sawan shi,mahaifiyar shi itace mutum ta farko da yake gaya ma damuwan shi haka yajeya faɗamata ahibai masan yanda akai ya aure ZAINAB ba itama mahaifiyar shi da suke ce ma MAMY lokacin da yazo da maganan auran ZAINAB batai ammanna ba daga farko saida taga hankalin ɗanta yayi mugun tashi har kuka yake akan ta barshi ya aure ZAINAB yasa ta amince batare da tayi zargin komi ba duk atunanin ta tsananin so ne kawai lokacin da yazo mata s baƙon alamarin baisan ya aure ZAINAB buɗe ido kawai yayi ya gan sa da auranta yasa ta shirya taje wajen mahaifinta a malumfashi da yake malamin tsangaya ne tamai bayanin komi nan yabata addu'o'i da rubuta ta kawo mai a kullum in mahaifiyar shi tatashi sai ta masa addu'a sai ta sama albarka bai wasa da azkhar ɗin safe na rana dana dare hakan yasa ko MAMA taje ta bugo asirinta bai kama shi. *(ADDUAN MAHAIFIYA YANA DA MATUƘAR TA SIRI GA ƳAƳANTA DON HAKA MU RAGE FUSHI AKAN ƳAƳAN MU BAWAI ƳAƳA DA SUN MANA LAIFI BA LAIFI BA RANMU YA ƁACI MUFARA MUSU MUMMUNAN KALMA,BAKUSAN KO YAYA MUKAI MA ƳAƳAN MU MUGGAN KALMA BA ZAI IYA HAWA KANSU KAMAR SU ƊAN BANZA WAWA ISKAN CIN BANZA DUK BASU DA KYAU IN DANKI YAZAMA ƊAN BANZA KECE DA HAUSHI IN YAZAMA WAWA KIN SHIGA UKU IN YA ZAMA ƊAN ISKA ZAA RINƘA NUNA KI GA UWAR ƊAN ISKA ALLAH YASA MUDACE)* _WANNAN KENAN CIGABAN LABARI._ "UMMUNA zan wuce", cike da mamaki UMMU take kallon ta NANAH da ba'ason zuwa makaranta yau tun bakwai saura,UMMU shara fa zami ansa sunana a ƴan shara kuma banso inje in samu an gama bulala za'amin",NANAH kiji tsoran Allah ba kuna da NANY ba masu shara a makaranta?,turo baki tayi tace,"UMMU fa duk gwamnati ta kore su", badan UMMU ta yarda ba tai mata adduan a dawo lafiya,UMMU ki rage min tuwo tunda ban karya ba ƙosai da koko zan saya a get ɗin makaranta mu","tou kin maidani hambama kenan",dariya ta ƙyalƙyale dashi ta fita da gudu girgiza kai UMMU tayi tace," NANAH sarkin zolaya,Allah ya shirya min ke". NANAH koh tafita da wuri don gujin haɗuwarta da AHMAD,shiko AHMAD.............! MORE COMMENTS MORE TYPING _typing🖌️_ *🔵SURUKAR ZAMANI🔵* _NA MARUBUCIYAR_ *SAMHA* *ƳAR MACE* *KISHIYA CE* *NOOR JAHAN* *JAHAN KHATOON* _ND NOW_ *SURUKAR ZAMANI ND MATAR BAHAUSHE* NOT EDITING❌ NA *KHADEEJATOU BASAHEER BASAKKWACE(MRS BATURE BASAKKWACE)* SADAUKARWA GA *RAHMA SADAU,AISHA SADAU,FATEEMAH SADAU ND ABBA SADAU WANNAN SHAFIN NAKUNE ALLAH YA ƘARA ƊAUKAKA KU🥰* _GAJERAN LABARI👌_ _GAJERAN LABARI👌_ *PAGE 30&31* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN ƘAI.* _________📖NANAH koh tafita da wuri don gudun haɗiwarta da AHMAD,shiko AHMAD lokacin ya tashi a tsanake ya shirya ya nufi kitchen ya dafa indomie da ruwan tea yaci yasha kafin ya fito a gidan kai tsaye unguwansu NANAH ya nufa ko da yaje ya tsaya tura yaro yayi yaje ya kira NANAH inji AHMAD,UMMUH koh dake sharan ɗaki tace,"ace masa aitawuce",dafe kansa yayi cike da takaicin tafiyar NANAH bata jirasa ba. NANAH sanda ta isa makaranta kasancewar mashin ta hau da wuri ta isa mutane tsiraru ne ajin su ta nufa taje ta zaɓa benci ta aje jakanta mai-makon tai shara ɗaura ƙafafuwan ta tayi kan table tana kallon window tana kallon ɗalibai sunata zuwa wata class mate ɗinta WALEEDAH ce tashigo ajin tana kallon NANAH ta taɓa baki tace," ba saban ba ɗan ƙauye yayi agogo lungu-lungu sai ɗaga hannu",NANAH ko ɗaga kai batayi ba ta dibe inda WALEEDA ke tsaye WALEEDA bata daddara ba taci gaba da faɗin su o'o anyi sammako kamar an kor.......! Bata ƙarasa ba sai ganin mutum tai a gabanta ta danƙo wiyan hijjab ɗinta tana huci. WALEEDAH saida hanjin cikin suka motsa don tasan halin NANAH bata barin saita kwana balle tai tsami. NANAH tace,"ke banza ƙazama in kika ƙara shiga harkata sai nayi ƙuliƙulin kubrah da yarinya kinsan ni niba kanwar lasa bace banza kazan kowa",hankaɗa tayi tayi baya ta buga kaida benci wani ƙara ta saki dai-dai lokacin wani teacher ya zo gittawa ya leƙo yace,"ke KHADEEJA AHMAD MUSA mai tai miki?. Turo baki tayi tace,"rashin kunya mana uncle HABEEB". Daidai lokacin ya ƙaraso ya ɗago WALEEDA goshinta ya tasa yayi tsawo yace,"subhanallah KHADEEJA AHMAD MUSA kinga yanda kika canja mata kama kuwa a lokaci kaɗan?. Haɗe rai tayi tace,"laifin wa UNCLE HABEEB ni banshiga harkan kowa saboda banson raini ina ruwanta da zuwana da wuri da zata zageni wallahi kaja ma yarinya kunne ko inji mata ciwo". Sake baki yayi yana kallonta ta rufe ido tana magana ba tsoron ido lallai yarinyar nan tana da tsaurin ido dole ya hukunta yarinyar nan anacewa tana da rashin kunya bai taɓa gani tashiga sabgar kowa ba sai yau haɗe rai yayi cikin kakkuasar murya yace,"fita a ajinnan kifita waje kije ki kama min kunne yau zan gyara miki zama". Murmushi tayi wanda yake ƙara ma fuskarta kyau tace,"dalilinka akan na bige wannan jakar wayace ta zageni ko wa yace tashiga sabgata Allah ko minene bazanyi saide a koreni daga makarantan nan amma ba wanda zan bari ya taɓa ni akan gaskiyata nike bari ma kagani malan" ,zuwa inda jakanta take ta ɗauka ta goya ta juya tafice a ajin ta barshi tsaye ya saki baki. Bama WALEEDAH haƙuri yayi tasa ido zai ɗau mataki kaita clinic ɗin school ɗin aka ɗan dubata aka bata drugs, a assembly yana ta zuba ido zaiga NANAH amma ba labarinta dole ya haƙura bayan a koma class ƴan aji na ta tambayan WALEEDA mi ya faru saide tace bigewa tayi NANAH na jiyo su dayake ba ruwanta da kowa yasa ta kama bakinta ta tsuke don bata ɗaukan raini. Wani malami yashigo ajin ya kirata fita tayi tabi bayansa sai office ɗin principal ta iske WAHEEDAH tsaye sai UNCLE HABEEB gaida principal ɗin tayi ta amsa tace,"KHADIJA miya haɗaku dashi da WALEEDA, gyara tsayuwa tayi ba ko tsoro tace,UNCLE HABEEB dai kullum sai yace nazo na same shi yana mugun sha'awata ita kuma WALEEDA ƴar lesbian ce taɓa min ɗuwawu take da nono shiyasa na bigeta". Gaba ɗayansu gwalalo ido kow yayi UNCLE HABEEB yace................! MORE COMMENTS MORE TYPING🖌️ _typing🖌️_ *🔵SURUKAR ZAMANI🔵* _NA MARUBUCIYAR_ *SAMHA* *ƳAR MACE* *KISHIYA CE* *NOOR JAHAN* *JAHAN KHATOON* _ND NOW_ *SURUKAR ZAMANI ND MATAR BAHAUSHE* NOT EDITING❌ NA *KHADEEJATOU BASAHEER BASAKKWACE(MRS BATURE BASAKKWACE)* SADAUKARWA GA *RAHMA SADAU,AISHAv SAUDAU ND FATEEMAH SADAU WANNAN SHAFIN NAKUNE ALLAH YA ƘARA ƊAUKAKA KU🥰* _GAJERAN LABARI👌_ _GAJERAN LABARI👌_ *PAGE 32&33* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN ƘAI.* ___________📖Gaba ɗayansu suka gwalalo idanuwa jin sharrin da NANAH ke laƙaba musu UNCLE HABEEB yace,"KHAD......,saurin da katar dashi tayi ta hanyar juyowa ta kalle shi ta tsura masa idanuwan ta masu matuƙar kwarjini cikin kakkausar murya tace," ko ba ai haka ba musawa zakayi koko ƙaryatani zakai wannan shine tarbiyan da iayayen mu suka turo mu kuyi mana?taɓa baki tayi kafin tace,"ande ji kunya MALAMI da neman ɗaliban shi da lalata". PRINCIPAL ƙasa tai da kanta tana nazari magan ganun NANAH tabbas in ba gaskiya bane ba yanda zaai ta haƙiƙance sannan HABEEB da WALEEDA su kasa musawa balle su kare kansu inde hakane HABEEB ya gama bata kunya yana ɗaya daga cikin mallaman da take ganin su da mutunci ashe two face ne. HABEEB koh kunya kamar ta nitsar dashi ƙasa ya rasa da wani kalma zaice tunda yarinyar bade baki ba yana fara magana zata katse shi ta ƙara da gula zance,lallai yarinyar nan ta fiye tsaurin ido bako tsoro ba shakka ta samu waje ta tsaya ta watso masu sharri ta haɗe rai kamar duk kenan. WALEEDA yau duk bakinta na rashin kunya yayi shiru ta haɗu da kakar mamanta a harkan. PRINCIPAL ɗagowa tayi ta kalla NANAH tace,"KHADIJA AHMAD MUSA",juyawa tayi ta zuba mata idanuwanta ba tare da tayi magana ba,PRINCIPAL taci gaba da faɗin, naji daɗi da kika zamto ƴa na gari mai tarbiya da watsats-tsiya ce da tuni kin gama bada kanki garesu Allah ya miki albarka kuma duk wanda ya ƙara miki magana makaman ci haka kizo ki gaya min zan ɗau mataki, ku-kuma ta maida kallon ta kan HABEEB da WALEEDAH taci gaba da haɗin kun ban ma-maki kai HABEEB da nake kallonka da daraja da kima ashe sumu-mu kasau ne kema WALEEDAH this is the last warning da zan ƙaraji kina neman ɗalibai da lalata ,kuma ga KHADIJA AHMAD MUSA wani abu ya sameta wallahi ko kallon banza kuyi mata ku gani,suna miki kallon banza ko wata baƙar magana ki........ƙaran wayarta ya katse mata maganan da takeyi ganin mai kira yasa ta ɗauka cewa kawai tayi Ina office shigo",ta katse wayar,taci gaba da faɗa kamar zata dake su UNCLE HABEEB suko sunyi tsuru lokacin da baƙon nata ya shigo tayi shiru da rufa musu asiri tace ta sallame su juyawan da NANAH zatai wa zata gani shima wa zai gani tsura ma juna ido sukai suna kallon-kallo tsawan daƙiƙa biyar yace," NANAH", cikin sanyin muryanshi mai daɗi da taushi. Murguɗa masa baki tayi tare da galla masa hara-ra ta wuce,murmushi yayi . PRINCIPAL dake kallon su tace," aa ɗana AHMAD kasan tane?,fuskanshi ɗauke da murmushi yace," eh NANAH ba ina sonta amma batasan inayi ba wallahi AUNTY da zaki temaka min wajan faɗa mata",buɗe baki PRINCIPAL tayi tana kallon shi kafinta galla masa harara tace ,"tou ina ruwana kaje YAYAH AMEENAH ta faɗa maka tunda nice marainiyan wayonka ko? Dariya yayi yana zama yace,"AUNTYNA ta kaina inbaki nema min ba wazata nema min tou",harara ta ƙara galla masa tace," tou wancan sadakar yalla waya nemo ma da ka aura ka rufe idanuwanka bakaji baka gani akanta ka tasamu a gaba kana kuka saika aureta gashinan ai ka aura babu ribar haihuwa saidai suci su sata",dariya yake yi sosai yanda ta dage tana magana. "Dariya ma na baka ko?, tashi kabar min office ɗina inci gaba da aiki ka ƙi zama naka sannan zaka zo ni kasani a gaba da surutu ka hanani aiki". Tsagaita dariyan yayi yace,"aunty dama na kwana biyu ban ganki bane shine nazo dubaki,kinsan inaji dake kamar MAMY na","nidai ka rainani kamar abokiyar wasanka zakace". Danne dariyar dake ƙoƙarin fito masa yayi don yanda take magana dole ya baka dariya yace,"AUNTY na wane ni in maidaki abokiyar wasa bari in gudu tunkafin ki ɗau bulala",ya faɗa yana mai miƙewa. Murmushi tayi tace,"aiko da kaci gaba da zama hakan zanma tunda bakason zama office yawo yama yawa",AUNTY ni ban ma kai office ba yau ma tashi da ziyara naje gidan su NANAH in ɗaukota in kawota ban sameta ba,daga nan na zarce gidan MAMY na mu nacika ciki da abincinta mai daɗi shine na zarto nan nasan ba zanganki gidaba yanzun ma gidan su BAPPAH zani". Gwalo ido tayi cike da mamakin halin AHMAD mai wasa da aikin sa tace,"tou duk naji ka tabbata ka wuce office Allah in baka wuce ba zan saɓa ma AHMAD duk laifin YAYAH ne ai da tasan dakwai aiki taganka da safenan bata koreka ba,"tou AUNTY kiyi haƙuri bazan ƙaraba","kama ƙara kasan sauran maza kawuce Allah yayi albarka,"ameen AUNTY na",ficewa yayi yana murmushi duk masifan AUNTU tana da sauƙi. Ƙarfe biyu daidai tayi mai abakin get ɗin makarantan bai shigaba ya fito ya tsaya ya naɗe hannu a ƙirji ya ƙura ma ƙofar ido ɗalibai na fiffitowa suna kama hanyar gida ƴanmata nata wucewa ta gaban sa suna gyara tafiya da zaman hijjab amma ko kallon su baiyi ya zuba idanuwa yaga ta inda zata fito har ya fara cire rai da fitowar ta ƙilama ta fito ta wuce bai kulaba ya hangota tana tafe goye da jakanta duk tayi laushi kallo ɗaya zakai mata ka tabbatar da yinwa ya jigatata jakan dake bayanta na rinjayarta da sauri ya kutsa ta cikin ɗalibai bata kula dashiba saiji tayi an riƙe mata jaka ta baya ga wani daddaɗan ƙamshin turare da ta manta a ina ta taɓa jin sa. juyowa tayi azuciye zata fara masifa tana jujjuya ido sai caraf anasa turo baki tayi cikin tsawa tace,"kai driver miye haka",cakkkk ya tsaya yana kallonta ƴanmatan da suke ta kai mai hari buɗe baki sukai jin tace da wannan handsome guy ɗin driver. Basar wa yayi tare dayin murmushi cikin kwantaccen murya alaman maganan ya ko ajikin sa yace,"yi haƙuri HAJIYA tuba nike naga jakan na rinjayar kine","yatsina face tayi tace," shine bazaka min magana ba da na juyo da marifa?,murmushi yayi da yake ƙarama fuskan shi kyau yace,"aiba komi tunda ni bawanki ne","tace,"tou sake min jakata",da sauri ya cire hannu,itako zame jakan tayi ta faɗi ƙasa ta yatsine fuska tace,"maza ɗauko ka buɗe min ƙofar motor",dariya taso bashi amma ya danne dariyan ya duƙa ya ɗau jakan yai gaba da ɗan sassarfa ya ƙarasa ya buɗe mata murfin motor ta ƙaraso ta shiga kafin ya kulle ya buɗe gidan baya ya aje jakan kafin ya zagaya yashiga mazaunin shi,ƴammatan wajan kowa baki buɗe ba ƙaramin burgesu AHMAD yayi ba,kowa na cewa azuciyarta dama itace NANAH. Tafiya suke bawanda yace ma kowa uffan kowa da abinda yake saƙawa aransa har ƙofan gidansu hakimar na zaune har yaje ya buɗe mata ƙofar ta fita kafin ya ɗauko mata jakanta ya buɗe yasa wani abunda nima bansab minene ba ya kulle kafin ya miƙa mata yace,"NANAH dan Allah kimin alƙawarin wani abu ,jin yace,"dan Allah yasa bata tsaya dogon tunani ba tace,"na maka inhar bai saɓa ma addini ba",murmusawa yayi yace,"baima saɓa ba nide abi ɗaya nike roƙo kidena tafiya zanzo in kaiki in ringa ɗauko ki",jim ta ɗanyi kafin tace,"tou shikenan na gode kuɗin UMMU na ya huta ma ƙara jari tana gama faɗa ta faɗa gida da gudu don ta gaji yunwa take ji murmushi yayi ya kira wani yaro ya bashi jakanta ya shigar mata dashi,kafin yashige motor sa yayi gaba. Tafaɗa gida kenan taci karo da UMMU zata fita,UMMU riƙe baku tayi tace,"keko NANAH na lura baki da ranan girma","murmushi tayi tace,"minayi UMMU,wai inazaki haka naganki da mayafi,"hararan wasa ta galla mata kafin tave,"aike da kika min zantafi","dariya tayi tace,"ai UMMUNA ban aiketa ba kikoma zanje miki innaci abinci","angama mamata" cikin gatse UMMU tai maganan","tou UMMU ta adawo lafiya yunwa nikeji wallahi na kasa sayan komi da kuɗin da naje dashi a break","ainasani shiyasa nace ki karya kin ƙi kifara cin abinci ki sallah kafin wanka bari inshiga gidan MAMAN ZAINAB","tou UMMUNA saikin dawo Allah ya tsare","ameen ƴar albarka zatafita kenan yaro nashigowa da jaka lokacin AHMAD motorshi ke barin ƙofar gidan sai yanzun tagane musabbabin gudun NANAH girgiza kai kawia tayi da taɓa baki tafice. NANAH saida taci ɗumamen tuwonta da yajin daddawa kafin yamuƙe tai alwala tayi sallah tashi tayi ta jawo jakanta don cire kuɗi ta aje ma UMMU inda ta ɗauka farar................! MORE COMMENTS MORE TYPING _typing🖌️_ *🔵SURUKAR ZAMANI🔵* _NA MARUBUCIYAR_ *SAMHA* *ƳAR MACE* *KISHIYA CE* *NOOR JAHAN* *JAHAN KHATOON* _ND NOW_ *SURUKAR ZAMANI ND MATAR BAHAUSHE* NOT EDITING❌ NA *KHADEEJATOU BASAHEER BASAKKWACE(MRS BATURE BASAKKWACE)* _GAJERAN LABARI👌_ _GAJERAN LABARI👌_ *PAGE 34&35* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN ƘAI.* Cire kuɗi ta aje ma UMMU inda ta ɗauka fafar paper da tagani ne ta zaro ido don asanin ta ba wanda ya taɓa mata jaka waya sa mata paper cirowa tayi ta buɗe taga rubutu kaman haka zaro ido tayi _Love is like a beautiful garden. It brings zest and enthusiasm into our lives. It fills our lives with bliss. Life without love feels incomplete. I am so lucky to be in love. I love you my sweetheart. To me, you are no less than a dream come true. I love you so much._ Taɓa baki tayi du ƙun-ƙune paper ta wurga cikin jaka tana turo baki. ***** "MAMAH har yau kwana uku shiru babu aikin boka ba labarinsa haryau AHMAD bai wai wayeni ba MAMAH",ZAINAB ne ke zaune ke zubo zance duk ya sukur kunce. NAFEESAH taɓa baki tayi tace,"duk wanda baiyi shara masallaci ba zaiyi na kasuwa kasuwar ɓa kasuwar arna,wallahi nide aka kai sunana gidan boka banyafe ba". "Dalla tafi can mara hankalin wofi,aike bakisan mai duniya yake ciki ba". Turo baki tayi ta miƙe ta ja hijjab ɗinta tasaka ta fice. Nan taci gaba da tausan ZAINAB,akan abi komi a hankali. ******* "Kai banza ni fa na faɗa",AHMAD ke maganan nan,REEDWAAN dake gefe yace,"banson iskanci a rijiya ka faɗa ko ina?," "a'a teku na faɗa ɗan iska kawai","kan fanka neni ba ɗan iska ba". Dariya suka sheƙe dashi tare da tafa hannu AHMAD yace,"abokina ina son wannan yarinyar NANAH ta wannan ƴar uwan naku". Harara wasa REEDWAAN ya galla masa yace,"ƴar yarinyar nan mi zatama,baccin kana da taka matan". "Kai kaga yarinya ni ban gani ba,ba ruwana da wata mata-ta,kuma ahankali zan ringa tura mata sona harta mutu akaina". "Toh ɗan iska kafito muje musamu mahaifiyarta ai maganan komi bani so a soyi a ƙone ehe salan daga baya aja mata ciwon zuciya". Taɓe baki yayi yace,"tou BABA REEDWAAN ai yanzun tambaya nizo yi". Kaikaice kai yayi tare da kanne idanuwa yace," uban Baba ba BABA ba kaji,kamin biyayya ko inje in ɓata ka wallahi kasan halina zan iya". Dariya suka sheƙe dashi tare da tafa hannu. _WAI WAYE ADON TAFIYA TUNA BAYA SHINE ROƘO._ ***** Cikakke sunan mahaifin NANAH AHMAD,sunan mahaifin shi MUSA,sunan mahaifiyar shi SADIYA asalin su ƴan garin birnin gwari ne ƙaramar hukumar kaduna sana'an wanki da guga yakeyi a cikin garin kaduna shagari road dake badarawa anan ya haɗu da JIDDAH suka ƙulla soyayya JIDDAH tun tana ƙarama mahaifiyar ta da mahaifinta suka rasu ƙanwar mahaifiyarta dake aure a kaduna taci gaba da kula da ita har ta girma,soyayya mai tsafta sukeyi a tsakanin su har yakai ga aure a gidan shi da yake zaune wanda da kuɗin wanki da gugan ya saya ɗan ƙaramin gida mai ɗaki biyu da kitchen da bayi a nan badarawan shagari closed kusa da primary school na badarawa,alokacin da yana raye yana kyautata ma ƴan uwansa kullum gidan sa zarya ake watan shi bakwai da auran JIDDAH ta samu ciki lokacin cikinta na da wata takwas gabda zata shiga na tara yazo yace,"mata ƙirjin shi na ciwo amma yasai magani yasha tamai sannu ya kwanta. Daga kwanciyar nan bai ƙara farkwa ba rai yayi halinsa rayuwa kenan shiru-shiru anyi laasar har magariba bai farka ba ta taɓa shi taga mutum jiki ya saki gabanta ya faɗi ta fara girgiza shi amma ina rai yayi halinsa ihu ta kurma kan kace mi makwafta sun shigo ɗaukan shi akai aka garzaya dashi asbiti aka dubashi aka tabbatar rai yayi halinshi faɗi JIDDAH ta rinƙa yi tana suma kiran ƴan uwanshi akai ala sanarda su a daran suka kamo hanya ko kafin suzo a riga an haɗa shi da safe aka kira ta da tamasa addua kasawa tayi illa kukan da take tayi haka aka ɗauke shi aka fita dashi gidan aka masa sallah aka kaishi gidan shi na gaskiya, GWAGGON ta sai tausan ta take da ban baki ahaka har akai kwana bakwai ƴan uwanshi duk suka watse ba tare da sun aje mata komi ba haka suka barta GWAGGONTA ke aiko mata da abinci safe rana dare kuma tana zuwa dubata satin sa huɗu da rasuwa ta taahi da naƙuda inda tasa waya ta kira wata maƙwafciyar ta MAMAN ABDUL ko kafintazo ƴarta tariga tafito tare da mahaifa tana ƙoƙarin yanke cibi MAMAN ABDUL ta shigo ta ansa ta yanke ma ƴar saida ta gyara ƴar kafin ta gyara JIDDAH ta gyara ɗakin gidanta taje ta ɗebo ice kasancewar tana saida ice tazo ta ɗaura ruwan zafi kafin ta tura ɗanta ya gayoma GWAGGO,GWAGGO naji tasaka mayafi tayo gidan cike da fatin ciki da murna,bayan sunyi wanka sun shirya sukaje asbiti aka duba komi lafiya kiran ƴan uwan AHMAD tayi ta sanar dasu sukai mata barka,basu tashi zuwa ba sai ana gobe suna shima ba da abin arziki ba dubu tara kawai suka kawo mata tare da cewa sunsa ma ƴa HALIMATU SAADIYA wato sunan mahaifiyar AHMAD kenan,JIDDA kallonsu tayi ta watsa musu kuɗi tace,"mizatayi dasu ko ɗan shege ta haifa sai haka yau kwana ahidda da haihuwa ba wanda ya waiwayenta sai yau,tinawa tayi sanda mijinta ke a raye da ance matan ɗan uwanshi ta haihu jiki na rawa yake sayan kayan haihuwa da ragonsa na suna ya aika musu amma shi ga yanda nashi iyalan suka wulaƙanta bayan ƙasa ta rufe mai ido share hawayen da ya sakko daga idanuwanta tayi tace,"HALIMA kukasa ma ƴa HALEEMAH ai ba uwata bace kuma bazan sa ba marasa mutunci kunji kunya ni HAUWA'U nasa ma ƴata suna NANAH KHADIJA wato SUNAN GWAGGOTA mariƙiyata nazama mutum har ɗanku ya aura, aini nahaifa ƴata ninai na ƙudanta ba uban wani ba",nan ta musu rashin mutunci suka tafi,tun daga nan basu ƙara wai wayanta ba itama bata ƙara wai wayar suba................! MORE COMMNENTS MORE TYPING _typing🖌️_ _typing🖌️_ *🔵SURUKAR ZAMANI🔵* _NA MARUBUCIYAR_ *SAMHA* *ƳAR MACE* *KISHIYA CE* *NOOR JAHAN* *JAHAN KHATOON* _ND NOW_ *SURUKAR ZAMANI ND MATAR BAHAUSHE* NOT EDITING❌ NA *KHADEEJATOU BASAHEER BASAKKWACE(MRS BATURE BASAKKWACE)* _GAJERAN LABARI👌_ _GAJERAN LABARI👌_ *PAGE 36&37* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN ƘAI.* Haka rayuwa taci gaba da tafiya ita ke kula da ƴarta yayinda GWAGGO ke aiko mata da abinci safe rana dare,manema na ta fito mata amma taƙi basu fuska GWAGGO tayi-tayi da ita tai wani aure saide tayi murmushi,don ita ko tunanin aure batayi sabida ƴarta tilo kuma ɗiyar masoyinta AHMAD. BAYAN SHEKARA GOMA shabiyu tashiga halin damuwa sanadiyar mutuwan da GWAGGO mai temakon ta tayi,ga itama yaran GWAGGON basu da wani ƙarfin da zasu iya temakon ta haka wata ƙawarta DALAH ta bata shawara da taje ta nemi wanke-wanke da shara tarinƙa yi ta samu jari,tunda de ba yanda zatayi,da taso ta koma asalin ƙauyen su ingade sai ta tina inta koma babu makarantu masu in ganci da ƴarta zataci gaba da karatu har itama ta girma ta samu aiki ta ringa tallafa ma alumma yasa taji duk bazata koma shiyasa take zaune a garin kaduna har yanzun. Shiryawa tayi ta fita bayan NANAH ta wuce makaranta ta tafi GRA neman aiki ko wani gida ta shiga saide suce basu buƙatan mai aiki tayi yawo ta gaji hakan nan ta kamo hanya a ƙofar wani gida ta zauna tana hutawa tsawan lokacin wani motor yazo zai shiga gidan,kanta na duƙe tana hawayen da batasan sanda ya fara zubaba jin tsayuwan motor kusa da ita yasa ta ɗago tana bin motor da kallo bata damu da ta share hawayen dake sauka kan kumatun taba,matashin yaron da alokacin bai wuce shekara ashirin da bakwai da takwas ba ya zuge glass ɗin motor yana dubanta yana nazarinta kafin yace," lafiya kuwa aunty kika zauna anan kina kuka?. Girgiza kai tayi ba tare da tayi magana ba tace,"ba komi hutawa nake yanzun zan ƙarasa gida". Zuba mata ido yayi yana na zarinta da nazarin maganan da take ya tabbatar tana ɓoye wani abu akaro na biyu yace,"aunty ko temako kike nema ne?. Ɗagowa tayi suka haɗa ido tai saurin janye idanuwant daga nashi ba tare da wani tinani ba tace,"eh in zan samu ko wanki da wankewanke in rinƙa ma matan ka koda sharane ma kuna da masu muku wa ƴancan zan ringa yi". Dafe goshin sa yayi kamar mai nazarin wani abu,buɗe ƙofar yayi ya fito, ya tsaya jikin motor sa ya kalmashe hannu a ƙirjin sa ta zuba mata idanuwanshi yace,"miyasa kina da lafiyan ki da komi kike son cutar zuciya ta same ki,bakisan aikin wanke-wanke,mutuwar zuciya bace,kije kina aiki ƙasar ƴar cikin ki ta nema ta zage ki wata har zagin zatai miki wata har suka musamman ƴaƴan mu na talakawa da suka ga sun aure mai kuɗi burinsu su wulaƙanta talaka baccin suma ba rawa sukai Allah ya basu ɗaukaka ba ɗan kuɗin da zasu baki nawa ne amma akan ɗan kuɗin zakisha wulaƙanci na masifa wanda ko karan gidan su bazasu mai ba". Jikinta duk yayi sanyi da mangan ganun shi tabbas hakan zai faru,cikin sanyi murya tace," tou bawan Allah dama na wata biyu ko ukku zanyi kuɗin da na ɗan tara sai inje in haɗa jari in fara sana'a in ringa kula da marainiyar ƴata". Waro ido yayi cike da mamakinta wai wata biyu zuwa uku tou nawa zaa bata da zai isheta sana'an murmushi yayi yace,"tou nawa za'a baki dubu uku ko dubu biyu ashine zaki aje ki sana'a,kinfa ce kina da marainiyar ƴa cinta shanta wankinta tufafinta kuɗin makarantanta inbata da lafiya duk fa acikin kuɗin nan zaki cire ki laru-ro-ri da yawa,tou ina kuɗin sanaan zai rage saide kita tarewa a ƙarƙashin masu kuɗi kina muau bauta mai kuɗi na jin haushin ya temaki talaka,talaka najin haushin mai kuɗi sabida Allah ya ɗaukaka shi fiye dashi". Sauke ajiyan zuciya tayi tace,"tabbas hakane na gode da tunatar wa bari in lallaɓa gida kar ta dawo makaranta bata iskeni ba". Yace,"tsaya ki ansa abu buɗe motor shi yayi ya shiga tsawan lokaci sai gashi ya fito da bandir ɗin kuɗi ƴan dubu ɗaya yace,"gashi kije kija jari ki kula da ƴarki sunana REEDWAAN ABUBAKAR nan ne gidan mu inde zakizo nan zaki ganni saide in bana ƙasan". Girgiza kai tayi tana ɓoye hannunta a baya tana faɗin sunyi yawa tinda nike duniya ban taɓa ganin kuɗi masu yawan wa ƴannan ba balle na riƙesu ace malakina nane". Dariya taso bashi amma sai ya waske yace,"ai wannan ba komi bane ki ansan ni na mallaka mikisu in kina son ƙari zan ƙara miki,duk sanda kike da wata buƙata kizo nan zaki ganni nayi alƙawarin temakon ki kai da fata". Shiru tayi tana jinjina karamci da tausasawa irin na wannan bawan ya bata shawara kuma ya temaka mata bata san sanda hawaye ya fara zuba a idanuwanta. REEDWAAN da aduniya ba abinda ya tsana kamar kukan mace yasa shi jin wani kala duƙawa yayi ya aje kuɗin a gefenta ba tare da yace komi ba ya juya ya shiga motorshi hone yayi mai gadi da kaman jira yake ya wangale get ɗin ya shige ya rufe. Kasa kukan tai illa mamakin sa da ta koma tanayi,tajima zaune wajen daga nan ta miƙe ta tara abin hawa yakaita gida tana ta tunanin wani sana'a zatayi tunawa tai duk a unguwan ba a saida kayan gwari aiko su ta saro washagari bayan NANAH tatafi makaranta ta nufi kasuwa ta nufi gun masu kayan gwari ta saro kamarsu citta kanufari,tumba,barkono,daddawa ,kuka,kuɓewa bushash-shen tumatur da tattasai da ta rugu maggie gishiri manja man gyaɗa ta sayo,duk siyayyan da tayi taga ko rabin kuɗin ba taɓa ba. Dawowa tayi ta ƙuƙƙula bayan NANAH ta dawo makaranta da mamaki take kallon kayan ta tambaye mahaifiyarta tace,"UMMU waya baki kayan nan",satowa nayi ta bata amsa a taƙaice. NANAH tunda taji haka yasa ta kama bakinta tayi shiru ba ta ƙara cewa komi ba,UMMU aiketa tayi maƙwafta ta sanar dasu,aiko gida-gida tashiga tana faɗa,aiko ana zuwa sosai ana saya kuma tana fidda kuɗi harda riba aciki take sayan musu omo abinci da duk abinda NANAH tagani tana so. Ganin kasuwancin ya haɓaka yasa taje ta siyo buhun masara da gero da dawa dana shinkafa shima ta fara saidawa da sauƙi fiye da shago aiko mutane turu-ruwan zuwa saye suke. Ganin ta-tara riba sosai yasa ta haɗa kuɗin ta nufi inda taga REEDWAAN ta zauna bata ganshi ba haka ta haƙura ta tashi ta tafi kullum sai tazo tsawan sati ɗaya basa haɗuwa arana na ƙarshe ne taga mai gadi ya leƙo take tambayan shi REEDWAANU take nema,yace shima bai sansu ba baƙine su basufi sati da dawowa ba asalin masu gidan su saida sun tashi,haka ta juya asanyaye ta kama hanyan gidan cike dama kanta alƙawari masa addua tare da adduan Allah ya kuma haɗata da wannan bawan nata. NANAH ta taso yarinya ce mai hankali da natsuwa akwaita da jan faɗa da rashin kunya bata ɗaukan raini a gun koma waye ba ruwanta da kula ƙawaye ko maza ita kaɗai take alamuranta sabida bata son gulma kace nace bataso ace tace,shiyasa bata kula ƙawaye. _CIGABAN LABARA._ Yau kimanin wata huɗu kenan da AHMAD yace,"kar ZAINAB ta dawo masa gida...........! MORE COMMENTS MORE TYPING *🔵SURUKAR ZAMANI🔵* _NA MARUBUCIYAR_ *SAMHA* *ƳAR MACE* *KISHIYA CE* *NOOR JAHAN* *JAHAN KHATOON* _ND NOW_ *SURUKAR ZAMANI ND MATAR BAHAUSHE* NOT EDITING❌ NA *KHADEEJATOU BASAHEER BASAKKWACE(MRS BATURE BASAKKWACE)* *ƳAR UWA ABIN ALFAHARI ALLAH YA ALBARKACI RAYUWARKI,YA HASKAKE ZUCIYARKI,FARINCIKI DA ANNA SHUWA YA TABBATA AKAN FUSKAN KI DUK ONLINE WRITTERS NAGAMA NAZARI BABU KAMARKI KIN ZAMA ƊAYA TAMKAR DUBU HAƘURI DA KAWAICI ZURFIN TUNANI DUK KE ƊAYA (MY LIPTON GIRL)NA GODE MA ALLAH DA YABANI ƳAR UWA KAMAR KI,ALLAH YA ƘARA HAƊA KANMU,YA TSONE IDON MAƘIYA,AMEEN YA RAB🙏* _GAJERAN LABARI👌_ _GAJERAN LABARI👌_ *PAGE 38&39* *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN ƘAI.* Yau kimanin wata huɗu kenan da AHƁAD yace ZAINAB kar ta dawo gidan sa,hankalin MAMA duk ya gama tashi bata yanzun da lokacin zuwa gidan ƴaƴanta sai nabin bokaye in kaganta gidan ƴaƴanta tou babu kuɗin bin boka saitaje ta tada musu hankali dole suke nemowa su bata taje nemo malamin da zai shawo kan AHMAD amma shiru kuke ji wai ƙeya samu saƙon baya ZAINAB duk tabi tafita hayyacin ta gashi kullum cikin gorin NAFEESA take da ta nema biyar ta rasa zatace itace tun tana biye ta su sha dambe yanzun ko bata iyawa da ganinta abin kamar lokacine amma shiru kake ji wai uwar gulma tayi cikin shege gashi ko ta kirasa a waya bai shiga yayi blocked ɗinta amma duk wata yana tura mata kuɗi ta account sabida yasan bai saketa ba akwai haƙƙin sa akanta ya mata hakane don ta ƙara horuwa da zaman talauci ,itako yanzun ta soma sarewa da aikin bokayen da MAMA takebi don ba yanda zatayi da itane ta ƙyaleta ta zuba mata idanuwanta,MAMA ko duk inda taji labarin boka saita ɓulla ta narka masa ƴan kuɗi tayo gaba amma shiru da yake ba'acikin hayyacin ta takeba shiyasa bata fahimci bokayen gyara miyan gidan su sukeba idonta ya rufe burinta ƴarta ta koma gidan mijinta suci gaba da cin arziki. Ɓangaren MAMAN GAJE koh abu ya taru mata goma da ashirin ga ƴa a gida da ƙaramin yaro ga wani ciki ya ɓullo ga SANI tunda yazo yaci bai ƙara wai-wayan suba,koda taje gidan iyayen sa akace mata ya jima da tafiya hausa neman kuɗi,ta sanarda su maganan ciki sunyi farinciki sosai amma da yake talakawane suma naci suke nema gari da sugar kawai ta samo ta dawo gida,hakan yasa ta kama aikin wanke-wanke da shara don rufa ma ƴarta asiri ta fita hanyar MAMA don duk ita takaita ta baro da baa samu cikin nan ba duk da gidan aikin wulaƙantata ake hakan baisa tayi zuciyaba inta bari wa zai bata. Ɓan garen NANAH da AHMAD kuwa soyayya ta kankama ya siye zuciyanta da rikitattun salonsa tun bata kulashi harta fara kula shi,haka REEDWAAN yatasa shi gaba sukaje gun UMMUH neman izinin zuwa zance wajen ƴarta UMMU tayi farin ciki tare da musu addu'an,in alkhairi ne Allah ya tabbatar,NANAH ko farinciki kamar anbata kyautan kujeran makkah,soyayya suke sosai kamar su lashe kansu AHMAD baison inyazo NANAH tai fushi inko tayi fushi bai iya tafiya sai ya tabbatar ta sauka inba haka ba ranan ko wayan shi bata ɗagawa kasacewar ya sai mata waya ƙarama yace inta gama school zai saya mata babba intayi ƙoƙari,don yasan yanzun ya bata babba taji daɗin chart zata manta karatu ko a class chart zatayi NANAH da son kwalliya ai hoto yasa yanzun ta dage da karatu,kullum shike zuwa ya kaita in ya ajeta ya ɗau jakanta ya rakata har bakin class yana goye da jakan wani lokacin har kujera da take zama yake aje jakan ƴanmata suyita kallon shi cike da burgewa da ban sha'awa suji dama sune kalan saurayin da sukeso da mafarkin samu ya zama mijin su,yanzun ƴan maza da matan class ɗin NANAH burgesu take yanda takejan zaranta yanda takeso kowa naso yai mata magana amma babu fuska a tattare da ita ita shigo ba malami takaddan ta take cirowa tai ta karatu ,aduk sanda AHMAD zai aje mata jaka ko a gaban waye ba ruwanta take riƙo hannun sa fuskanta ɗauke da murmushi mai sace zuciyar masoya idanuwanta na kafe acikin nasa kyawawan idaunwan ta masa addu'a kala-kala hakan ba ƙaramin daɗi yake masa ba yana mayar mata da sansanyar murmushi yake cewa amin kafin suyi sallama ƴan class ɗin da malamai kowa mamakin irin soyayyar da suke na kowanne su burin shi ya faranta ma ɗaya baison yaga ran guda ya ɓaci ,hakan da REEDWAAN yagani ko shima baa jin kunyar sa yasa yaje ya sanar da MOMY mahaifiyar AHMAD acewar shi karsu lalace a waje bai nemi shawaran AHMAD ba yai gaba kansa MOMY ko ta kira magabatan shi ta sanar da su sukasa ranan zuwa gidan su NANAH duk abin nan da ake AHMAD baiko saniba don REEDWAN yace ta ma MOMY karta gwada masa ta barshi sumai auran ba zata *LITTAFIN MY LIPTON☕* _(ohhhhhhhhhhhh REEDWANU AKWAI SHISHSHIGI🤔)_. MORE COMMENTS😃 _typing🖌️_ *🔵SURUKAR ZAMANI🔵* _NA MARUBUCIYAR_ *SAMHA* *ƳAR MACE* *KISHIYA CE* *NOOR JAHAN* *JAHAN KHATOON* _ND NOW_ *SURUKAR ZAMANI ND MATAR BAHAUSHE* NOT EDITING❌ NA *KHADEEJATOU BASAHEER BASAKKWACE(MRS BATURE BASAKKWACE)* _GAJERAN LABARI👌_ *PAGE40* 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 *DASUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN ƘAI.* REEDWAAN yace ma MOMY karta gwada masa ta barshi sumai auran ba zata *LITTAFIN MY LIPTON☕* _(OHHHHHHHHHHHHHHH REEDWAANU AKWA SHISHSHIGI ZANGA YANDA ZAAI AURANGA BATARE DA SANIN ANAGOBA🤔)_,nufan gidan UMMU yayi da maganan lokacin NANAH tatafi islamiya,da farin ciki UMMU ta tarbe sa bayan ya zauna yasha ruwa sun gaisa,a ladabce ya ma UMMU bayanin abinda ke tafe dashi,UMMU tayi farinciki matuƙa don burin kowata uwa ta gari taga ta kawar da ƴarta daga gaban ta,duban REEDWAN tayi tace jikinta lokaci ɗaya yai sanyi. Tace,"REEDWAANU wani hanzari ba gudu ba wallahi ban shirya aurar da NANAH ba nafiso tagama makaranta ta samu aiki kaga munada madogaran da zami mata kayan ɗaki yanzun ko ko cokali ban aje ba da sunan aurar da ƴata,in so samune kubari nan da shekara biyar haka tinda yanzun tana zana jarabawan ta na fita secondry school ne". Yace,"AUNTY karki damu da wa ƴannan ki addu'a kawai Allah ya bada zaman lafiya ni na miki alƙawari ba za'a ji kunya ba,kimin kwantace gidan kakan nin nata zamuje ranan sunday inshaAllah a biya komi inta gama zana jarabawa basai ai bikin ba". Yana maganan cikin kwantar da murya tare da lallashin mai sauraro. Gyaɗa kai tayi tace,"shikenan Allah ya tabbatar da niyan alkhairi". "Ameen ya Allah". Yafaɗa yana aje ajiyar zuciya jin bataja maganan da nisa ba. Nan tayi masa kwatance dangin mahaifin NANAH da suke birnin gwari da number wayar kawunta saida ya gwada ya tabbatar tana shiga kafin ya mata sallama ya miƙe tare da sa hannu a aljihu ya ɗebo kuɗi da baison yawan su ba yace ta ƙara jari godiya ta masa da addu'o'i cike da jin daɗi da farinciki yake amsawa har ya juya yatino ya juyo ya dubeta yace roƙeta alfarman karta faɗa ma NANAH don ko shi AHMAD baisani ba,inko NANAH tasani AHMAD ya sani,batare da dogon tunani ba ta amince masa don itama tana tinanin yanda zata faɗa ma NANAH ta botsare don kullum maganan ta bata isa aure ba. REEDWAAN zuwa yayi yasami AHMAD da yabashi aron ɗayan part ɗin gidan shi yanaso zai ƙara aure,AHMAD cike da mamaki yake kallon REEDAWAAN don matarsa RUMAISA ba'abin da bata masa,ladabi biyayya tarairayan miji ko shima na yabonta sosai tou miyasa REEDWAAN ya zaɓa ya ƙara mata kishiya,koda yake ko wani namiji kaji yace yana son ƙarin aure da dalili,amma dashi yasamu RUMAISA da bazai mata kishiya ba saide yai ta mata ciki tana haihuwa,batare da yabashi amsaba yai miƙe ya kakkaɓe rigarsa ya barwajen,REEDWAAN murmushi yayi yana binsa da kallo. REEDWAAN matarsa RUMAISA yaje ya faɗa ma komi akan ƙarin auran da zasuyi ma AHMAD ba tare da sanin saba da yanda yace masa ai ita zai ƙarama kishiya ta rinƙa dariya maƙudan kuɗi yamata transfer ta account yace taje dubai ta haɗo kayan lefe naji da faɗa,kafin nan saida yakaita gidan su NANAH suka sha fira da UMMU taga NANAH don ta gane size ɗinta. Aranan da sukace zasuje ranan ko suka tafi da kwatance harsuka ƙarasa gidan bayan a vaisa sun sha ruwa ba tare da ɓata lokaci ba suka gabatar da abinda ya kawo su ba kunya ba tsoron ubangiji suka yanke sadaki da gaisuwa aka biya suka amshe saikace su sukai wahalar ƴar,bayan baƙin sun tafi suka ko rabe kuɗin batare da sunyi tunanin sukai ma uwar ƴa haƙƙin ƴarsu ba. Koda REEDWAAN ya kira UMMU yafaɗa mata anbiya komi sun taso tayi farinciki sosai,duk da tasan ko sisi bata gani a kuɗin sadakin ƴarta don dangin ubanta mayun kuɗine macutane na ƙarshe burinsu kawai ka basu,addua tayi Allah ya kawo mata mafita ta fita kunya. REEDWAAN ko ɗayan part ɗin gidan AHMAD ya hau gyara ba tare da izinin mai gidan ba ,AHMAD sa masa ido yayi yaga iya gudun ruwanshi don yaga kamar ya fara hauka,abinda ke bashi mamaki ina REEDWAAN ya samu mata da bai taɓa jin labari ba tunda bai nema yasani ba yasa shi ƙara rufe baki yai kaman baison yanayi ba,acikin kwana kaɗan aka gama da yake akwai kuɗi ,aka zuba funitures masu kyau ɗakin ya tsaru iyakan tsaruwa ko ƴar da iyayenta suke da kuɗi ba ko wacce zaa sa mata kayan sa REEDWAAN ya zuba ma NANAH ba,a ɗakinta,duk abida yake AHMDA ɗauko idanuwa yayi ya zuba masa don duk abindaREEDWAAN keyi haryau bai ce dashi uffan ba akan auran da zai ƙara gani yake kamar mafarki amma abin naso yazama gaske,REEDWAAN yasa angyara gidan su NANAH yayi kyau sosai ya ya gyara mata ɗaki,NANAH bata kawo komi ba aranta. Haka rayuwa taci gaba da tafiya harta gama zana jarabawan kamala babban sakandirin ta,REEDWAAN ko hidiman shi yake batare da sanin AHMAD ba saide wasu abokanan sa sati biyu aka sa akwana a tashi yau saura kwana biyu biki aranan ne RUMAISA matar REEDWAAN tazo ta ɗauke NANAH ta tafi da ita shagon saloon sukaje akai masu lalle da gyaran jiki da gyaran gashi,kuma a ranan ne aka kawo lefen NANAH set uku kowanne mashaAllah ƴan uwan UMMU suka ansa kayan da maƙota,kowa sai sambarka kan kace mi labarin lafen ta yakai saƙo da lungu na unguwan da ma maƙwaftan layin sai turu-ruwan zuwa gani akwati ake kowa na tofa albarkacin bakinsa ƴan gulma nayi masu sa albarka nayi,sai washa gari ƴan uwan mahaifinta suka iso basuzo da komi ba daga rabin buhun masara sai samira uku da ɗari biyar da aka ɗauro a saman samirun,UMMU ko bata gwada musu komi ba illa ansa da tayi tasa ma kayan albarka. AHMAD jin REEDWAAN zai ƙara aure ya kawo gidan sa yasa yai ma ZAINAB text ta shiryo ta dawo gida,aiko kamar jira ko take MAMA bata nan NAFEESA ma bata nan ta shirya tayo gaban kanta key ta miƙa ma maƙwafta tace in sun dawo ace musu mijinta ya maidata napep ta nema taɗau har ƙofar gidan ta cike da nadaman abubuwan a take ma mijinta a baya ta ɗau alƙawarin gyara duk wani kuskurenta musamman sace-sace da take masa saide suyi tsiya da MAMA amma bata ƙarabata ko sisin ta balle takai ma bokayen banza suci kaji,tana isa taga gidan tsaf kamar da mace aciki zagewa tayi tai girki iyakar iyawanta ta jera a dining tai wanka tana jiran dawowan sa,bai shigo ba sai tara na dare cike da murna ta zo ta rungume shi ta amsa breifcase ɗinsa tana masa sannu da hanya,da ido kawai yake binta don ko da take amarya bata taɓa masa abinda ta masa yau ba ɗakin sa suka shiga ta aje breifcase ɗin ta shiga toilet ta haɗa masa ruwan wanka tafito yana zaune bakin gado sororo kamar wani dolo,ƙoƙarin cire masa kaya take temaka mata yayi ta cire kayan ta raka shi bakin toilet ɗin saida taga yashiga kafin ta juyo ta buɗe wardrobe ɗin sa ta cirp masa kaya masu sauƙi yana fitowa ta tsane masa jiki da towel ta temaka masa yasa kayan kafin ta feshe masa jiki da turare shiko mamakin sauyawan ta yake lokaci kaɗan ashe dama duk ta iya waƴan nan abubuwan bata masa riƙo hannun shi tayi har dining tai serving ɗinsu su ta rinƙa bashi,saida ta tabbatar ya ƙoshi kafin taci nata in taƙaice muku a wannan daran saida suka gurji juna cikin farin ciki da jin daɗi. _RANA BATA ƘARYA SAIDE UWAR ƊIYA TAJI KUNYA_ [7/14, 21:03] MRS BASAKKWACE: Yau takama asabar yaune za'a ɗaura auran NANAH da AHMAD,NANAH wacce RUMAISA ta ɗauketa tana gidan ta,AHMAD ko da ƙyar ya amince zaije ɗaura auran REEDWAAN shima saida friends ɗinsu suka bashi kaya kafin ya amsa kayan da REEDWAAN ya kawo masa ya saka,NANAH na gidan REEDWAAN an tsantsara mata kwalliya tasha leshi maikyau da tsada cewar RUMAISA zata rakata bikin ƙanwar tane,itama RUMAISA tasha ado abinta ba'acewa komi,RUMAISA sai hotina take musu NANA ko sai style ake kala-kala hankalinta kwance hakanan yau tatashi cikin farin ciki sosai washe hauru kawai take duk da tana ɗan shiga tunani lokaci lokaci na rashin kiran da AHMAD bai mata ba tasaba shike kiranta kullum safiya gashi yanzun har kusan eleven amma bakira balle saƙo ta tura masa saƙo ba reply ,RUMAISA binta kawai take da kallo itade NANAH na burgeta tabas AHMAD yanzun yayi mata ba wancan buzuwar ba mai shegen girman kan tsiya. Ƙarfe shaɗaya dai-dai masallacin da zaa ɗaura aure yacika maƙil da mutane AHMAD duk ransa a ɓace yau REEDWAAN ya ƙwace masa waya ya hanashi yaji muryan NANAH sa ya ƙosa agama ɗaura auren ya ƙarasa gidan su NANAH ya ganta don kusane da layin su,kamar daga sama yaji ana ɗaura aure AHMAD BASHEER MAI KAJI da NANAH KHADEEJA AHMAD MUSA ƙara kasa kunne yayi yaji tabbas shi ake ɗaura ma aure fara ware ido yayi nan ya hango baffan sa da sauran ƙannin mahaifinsa da duk bai kula dasu ba tsungulin kansa yayi yana tunanin mafarki yake amma yaga a zahiri ,bai tabbatar da alamarin gaskiya bane saida yaga angama ɗaurin auran anata zuwa taya shi murna da sanyan alkhairi dole yake dariyan yaƙe wanda tafi kuka ciwo ya rasa mai zaiyi farin ciki ko akasin haka jawo hannun REEDWAAN yayi ya fito dashi daga cikin masallacin can nesa da masallaci suka tsaya ya haɗe rai yace," REEDWAAN mi kayi kenan?,"auran dole nama koko ince auran bazata tunda kai kaƙi kadawo da matar ka kuma ka ƙi kai hankali ka tura ni sai nai komi,fuska a sake yake maganan,AHMAD ƙwafa yayi tare da jan tsaki yace,"ban wayata tou mallam",sa hannu yayi a aljihu yana danne dariyar sa yaciro ya miƙa masa ba tare da yace komi ba ya amsa wayar shi ya nufi motor shi ya shiga sai kumbura yake,REEDWAAN ko dariya ta ƙwace masa na ganin fushin a AHMAD yake mai makon yai farin ciki,REEDWAAN ko komawa yayi ya rinƙa sallaman baƙin shi. AHMAD duba wayanshi yayi yaga text ɗin NANAH wani farin ciki ya mamaye masa zuciya da ya tina tazama matar sa yanzun haka fara karanta text ɗin yayi kamar haka _( A person so upright and ethical like you. A person so dear and near to me like you. I might not say it all the time but all the time I think about is you and you. Good Morning and have a fun day ahead💋💓.)_ Murmushi yayi ya danna kiranta kamar jira take ta ɗaga cikin muryan shagwaɓa da yake ƙara rikita shi tace ,"everlasting ina kashiga ka manta dani? Waro idanuwa yayi kamar tana ganin sa yayi ƙasa da murya yace,"wane ni my wife". Murmushi tayi tace,"baby Allah ya gwadamin randa zan zama matarka da nafi kowa jin daɗi". Cike da mamaki aranshi yace karde NANAH bata san an ɗaura mana aure ba yau da ita tou tana ina ne baride na tambaye ta yace,"baby kina ina haka?. Uhm har yau ina gidan YAYA REEDWAAN gashi ma mun shirya zamu bikin sister aunty,baby bakaga kyawun da nayiba inkazo gidan aunty kace ta tura ma pics ɗin danayi da wayarta". Buɗe baki yayi lallai REEDWAAN ɗan iskane ya faɗa a zuciyar shi a zahiri ko murmushi yayi yace,"KHADIJA". Jin abin tayi banbaraƙwai don bai raɓa kira ba saide yace NANA ƙara shagwaɓe murya tayi tace,"bani amsawa". "Ki haƙuri baby ki tsaya ki natsu ki fahimce abinda zan faɗa miki honey wallahi REEDWAAN ya munafunce mu dagani harke baby yau an ɗaura mana aure dake ba tare da sani ba ko sanin ki". Kwance take kan kujera bata san sanda ta faɗo ba tana girgiza kai bakinta na rawa da ƙyar ta daidaita natsuwar ta tace," baby banson wasan nana UMMU bazata min auran ba zata ba". Murmushin ƙarfin hali yayi yace kwantar da hankalin ki ganinan kafin nazo ki tambaye RUMA zata faɗa miki",yana gaa faɗa ya datse kiran,duban RUMAISA tayi da tafito daga bedroom ɗinta tace aunty YAYA AHMAD wai an mana aure,yace in tambayeki kinsan komi?. Ƙarasowa tayi ta zauna gefenta ta ɗau kanta ta ɗaura kan cinyarta tace,"NANAH ki fahimce ni ki ma mahaifiyar ki biyayyan da YAYANki AHMAD baisan da auran nan ba tabbas an miki aure ke matar aure ne yanzun kuma matar AHMAD dan Allah karki ɗaga hankalin ki har mahaifiyarki taji ba daɗi". Miƙewa tayi akan cinyarta tana ƙare mata kallo jin maganan kamar ta tsuniyar gizo da ƙoƙi murmushi ƙarfin hali tayi tace,"aunty miyasa UMMU ta ɓoye min labarin aurena,miyasa tamin haka baccin ina son AHMAD". "Kiyi haƙuri laifin REEDWAAN ne bana UMMU ya nema alfarmanta da karki sani inkin sani AHMAD zai sani yafi so ya masa auran bazata". Lumshe idanuwanta tayi ta rasa mai ke mata daɗi a ranta farin ciki ko baƙin ciki,RUMAISA ko sai bata baki take da lallashi,ahaka har AHMAD ya shigo ya iskesu inda NANAH take yaje ya ruƙo hannunta ahankali ta ware idanuwan akan shi dasuka canja launi ga alaman hawaye naso ya zubo girgiza mata kai yayi alaman kartai kuka jan hannunta yayi batare da yace da RUMA komi ba ya fice da ita don itama haushinta yakeji da taɓoye masa komi.sata a motor yayi kafin ya shiga shima yabar gidan saida sukai tafiya mai tsawo ba wanda yace ma kowa uffan can NANAH tai murmushi tace,"baby kasan mi zami?,girgiza kanta yayi yana kallonta tace,"kawuce dani gidan ka kawai basai ka kaini gida ba wajan UMMU muma mu rama abinda sukai mana",murmushi yayi yace,"haka ko baby sa neme mu su rasa suma ɗau wayata ki ma REEDWAAN text basai sunzo kai amarya ba na ɗauke ki mun wuce",hakan ko tayi tana gamawa ta kashe wayar dariya sukai gaba ɗaya. REEDWAN sanda yaga saƙon yarinƙa kiran AHMAD kar yaja musu abin kunya ya kawo amarya akai ta amma ina wayoyin saduk kashe haka ya yaƙura yaje ya samu UMMU ya sanar mata ranta ya ɓaci amma REEDWAAN ya bata baki da yake tanajin kunyan REEDWAN haka ta haƙura amma tana tunanin wannan abin kunya mizata ce ma mutane ƙanwarta ta samu ta faɗamawa nan sukai dubara kowa nazuba ido yaga amarya amma shiru har lokaci yayi akazo ɗaukan amarya motoci baa cewa komi unguwan su cike fammm da motoci ko wani moto mutum biyu akai ma mutane ƙarya inda aka lulluɓe wata amatsayin amarya kamar AHMAD yasani yakai NANAH gida bayan sunsha yawo. Ɓan garen ZAINAB ya nufa bayan sunci abinci yayi wanka nan ya zauna bayan ya mata nasiha da jan hankali saida ya ga jikinta yayi laushi kafin yasanar da ita yayi tunanin zata ɗaga hankalinta illa cewa da tayi Allah yabamu zaman lafiya Allah ya haɗa kanmu tare suka jera har sashen amarya tana zaune sai danna wayar shi take suka shigo,NANAH zubewa tayi ta gaidata cike da faraa ta amsa abinda AHMAD baiyi zatoba don yasan kishin ZAINAB. ZAINAB ta rinƙa jan su da fira har aka kira isha'i kafin ZAINAB tabar ɓangaren shima yafita sallah lokacin ƴan kawo amarya suka zo ɓangaran ZAINAB aka shiga da amaryan bogi hannun bibbiyu ta karɓesu dangin AHMAD sunyi mamaki yanda ZAINAB ta karɓe su,itako mamaki take wato AHMAD sato amarya yayi,bayan an gama musu nasiha aka ɗauketa sau ɓangaren NANAH kafin mutane su shiga ƙanwar UMMU tashiga tasa ta ta rufe jiki ta shiga da ɗayar kitchen nan fa ƴan uwan ƙauye na dangin baban ta suka raina kansu sai smabarka ake sai goma kowa ya watse abokanan ango suka mais kowa gidan har REEDWAN yabar gidan baiga AHMAD ba. AHMAD yana ɓangaren ZAINAB yake kwance saida ta matsa masa ya tashi har ƙofar part ɗin NANAH ta rakoshi da ledan kaji da milk kafin ta juya,koda ya shiga bai isketa a faloba sai a uwar ɗaki tafito wanka kenan tana sa rigar bacci,a kunyace ta jawo hijjab ta saka tana kakkare jiki murmushi yayi ya aje ledan yace" kinyo alwala? ƙasa tayi da kai tace "eh nayi shafa'i da wuturi,ok kijirani inyo miyi sallah godiya ga Allah",tou kawai tace. Ba kunya ya cire kaya ya ɗaura towel yashiga toilet itako hijjab ta zumbula baijim ba ya fito ya sa jallabiya bayan sunyi sallah ya mata tambayoyo akan addini tana bashi amsa tana gyangyaɗi yasa ya ƙyaleta fita yayi ya ɗauko plate da cups ya dawo ya juye kazar yace,"bissimillah",girgiza kai tayi ta miƙe ta hau kan gado shima kasa ci yayi yabita da ido duƙunƙunewa tayi acikin hijjab tattara kayan yayi yazo ya kashe hasken ɗakin ya hau ya kwanta daga gefe ,itako bata jima ba bacci mai nauyi yaɗauketa ahankali ya koma kusa da ita ya rungumota ya zare hijjab ɗin dake jikinta, Tuni ya chabko ta zuwa jikin sa ya fara kissing ɗin bakinta yana shafa bayan ta yana jujjuya ɗuwawun ta yana shafa manyan ɗuwawun nan Wassshhh ya wani ce ɗuwawun yake cigaba da matsa wa yana zira hannun sa cikin rigar baccin ta ya na shafa kan nonon taa," wasssh daɗi yace cire rigar baccin yayi manyan nonuwan ta da suke tsaye suka bayyana kan nonon ya tashi yana son tsotsa juyar da ita yayi ya, sunkuya wa yayi ya chabko nonon ya saka shi a bakin sa kafa kansa yayi kan nonon yana shan kan nonon yayinda hannu sa yake cigaba da murza kan ɗayan nonon chan ƙasa ya saka hannu sa yana shafa saman gindin yana shan nonon yana tsotsan gindin yana lasar saman nonon tana faɗin wasshhh!! Assshhhh! nonon yake cigaba da tsotsa yana lasar saman nonon yana cizon kan nonon yana cigaba da shafa tsakanin ɗuwawun ta yana jujjuya ɗuwawun yana shafa saman gindin tashi yayi ya kwanta ta hau kan sa ta saito mai gindin dai-dai bakinsa Wassshhhh! ƙanshin durin yajiyo yayinda yaga ruwan gindin yana fitowa daga gindin sauri yayi ya kafa kansa saman gindin ta ya fara sha yana lasar gindin yana soka harshen sa a tsukakken gindinta da yasha gyara a wajen yana lasar gefe gefen gindin Wassshhhh!! Assshhh!! yake kwai yake faɗi sautin da yake fita itako jitake kamar a mafarki ya rikice yana wasssh HONEY ya Assshhh!! sautin da yake fitar wa da yana yin yanda yake shan pussy ta ya rikita ta yasa ta farka hakan yasa ya ƙara cigaba da shan gindin ya tana Wassshhhh!! YAYAH, CLITORIS ɗinta yaake cixa ahankali yanata tsotseshi yana zuƙo ruwan durin yana lashe cikin durin yayinda ya zare harshen yana lallaɓawa yana shafa cinyar yanayin sama yana lasar kan nonon yana ciza ahankali buran shi ya gogan fatar durin ta nonon ta yake tsotsa tsut-tsut-tsuttt yana matsa ɗaya nonon yayinda yake soka kan burar ahankali ji yayi taƙi shiga ƙoƙarin turawa yake ,yayinda wani azaba taji ya ziyarce har cikin ƙwa-ƙwalwa tawani ihu tana haɗe ƙafa tana tureshi,shiko yayi nisa bai jin komi kuka ta fashe dashi amma ina bai jita ba ,ɓurmata yayi da ƙarfi bako tausayi illa ƙara buɗe ƙafara ta yake yana danna mata ƙatuwar joystick ɗin shi matsemai bura amma haka yaketa cusa burar tana ratsa cikin durin yna dannata yana murzata tana shiga cigaba da soka mata burar yayi yna jujjuya burar chan cikin gindn ,tako ihu take tana ya ƙushi da cizo shiko baisan tanayi ba haƙa kwai yake kamar ya samu rijiya ,yana cin gindin yana kafa kai yana tsotsan nonon tashi yayi ya ɗaga ƙafafunta sama ya riƙe su da hannun shi guda ya riƙo joystick ɗinsa ya ƙara turamata yana ta buga gwatso tun tana kuka murya na fitowa har ta dashe ta dena motsin kirki , ware ƙafafun ta yayi yana shafa ɗuwawun yana kissing ɗin wuyan ta yana danna buransa chan yana shafa manyan nonuwan zuwa chan na kwanta, Washhh zan kawo yake faɗa ji nayi ya riƙe ta da ƙarfi yaña fitar da nishi,rumeta yayi tsam ajikin sa tsawan minti shabiyar kafin ya ɗago ya dubi fuskanta yanayin da ya ganta ya kaɗu nufashi sama-sama... ....... ! *TO HWA ALLAH SA BA SAI ANYI ƊINKI IRIN WANNAN CI 😲BARI INYI SHIRU😷 KAR ACE BAN KUNYA🙈 DON SU O'O SUN SABA CEWA.* Saida yayi minti talatin kafin ya ɗagata aga ƙanƙameta dayayi numfashinta sama-sama gabanshi faɗin yayi da sauri yi lalubo inda ake kunna wutan ɗakin ya kunna yaga yanda ya mata fata-fata gabanta duk ya kumburo ga idanuwan ta sun kubara toilet ya faɗa ya haɗa ruwan zafi yazo ya cin cimeta batayi aune ba tajita cikin ruwan zafi ƙara ta sake sabida bata taɓa sanin AHMAD baida imani ba sai yau gida zata gudu da safiya tayi ƙoƙarin miƙeaa tayi yana danna ta zafin na ratsata ahankali ruwan yana shiga jikinta inya huce ya canja saia ya canja so hulu kafin yace taina tsarki,daƙyar tai wankan ta fito tana takawa kunya ya hanata fita bedroom ɗin don bata tunani zata iya haɗa ido dashi. Shiko canja zanin gadon yayi yasa wani yafeahe ɗakin da freshner ji yayi kamar zata fito yasa ya zo ya buɗe ƙofar yaganta tsaye kanta a ƙasa ta buɗe ƙafafuwa,batai tsamani ba taji ya ɗauketa saikan gado ya kwantar da ita ya manna mata kiss a goshi kafin yaja mata blanket ya rufeta ya shiga toilet don yin wanka ko kafin ya fito bacci ya sace ta hawa kangadon yayi batare dayasa kaya ba ya rungumota jikinsa yana ta samata albarka har bacci ya kwashe shi. Da asubah ita tafara tashi motsinta ya tada shi,batare da takallesa ba take ƙoƙarin tashi da sauri ya tashi ya temaka mata ganin sa ba jaya yasa ta ƙara runtsa idonta yana kula da yanayinta saide ya murmusa har ƙofar toilet ya rakata saida ta shiga kafin ya juyo wanka tayi da ɗauro alwala ta fito kafin ya shiga ko kafin ya fito tayi raka'atanil fijir,a gaggauce ya shirya ya nufi masallaci don samun jam'i,koda ya dawo a inda ya barta nan ya isketa bacci ya kwashe ta ɗaukanta yayi ya ɗaurata kan gado cike da dubara ya cire mata hijjab kafin shima ya cire jallabiyan sa ya kwanta gefebta ya rufe su da bargo basu suka farka ba sai goma da rabi shima bugun ƙofar falon ya farkar dasu. Sa riga yayi ya fita don ganin waye driver ne MOMY ta aiko da da basket ɗin breakfast bayan sun gaisa yamasa Allah sanya alkhairi ya miƙa masa ya juya ciki ya nufa ya aje kan dining koda ya shiga tana toilet hakan yasa ya nufi ɗakin sa. Atare suka fito ko wanne su yayi kyau sai sheƙi ke fita daga fuskan sa da annuri na musamman,murmushi ya sakar mata itako sada kai tayi ƙasa riƙ hannun ta yayi yace "ina kwana amaryata?,akunyace ta amsa ganin kunyar shi yau akeji yasa ya ja hannunta zuwa dining ya zaunar da ita kan kujera kafin ya zuba musu abinci yana bata tun tana noƙewa harta saki jiki bayan sun gama ɓangaren uwargida suka nufa tana zaune tana sanaan kallon ta suka shiga da faraa ta taresu gaishe da AHMAD tayi ya amsa kafin NANAH ta gaidata itama ta amsa zama sukai yana ta masu nasiha da waazi tare da raba kwana in ya gama kwana bakwai ɗakin amarya,haka suka wuni cikin farin ciki da jin daɗi kowa burinshi ya faranta ma ɗan uwan shi,akwana atashi ba wuya wajen Allah AHMAD ya cinye kwana bakwai ɗinshi ɗakin amarya akwanakin sunje gidan iyayen AHMAD HAJIYAR AHMAD tayi farinciki ganin ZAINAB ta natsu fatan zaman lafiya tai musu,haka suka nufa gidan su NANAH UMMU ta musu faɗa sosai akan abinda sukai haƙuri suka ringa bata fatan zaman lafiya tai musu da suka tashi tafiya AHMAD yai mata shatar ta arzikiNANAH ko harda kuka . _NIKO NACE MUNAFUKA🙄 BAYAN KE KIKA KAI KANKI GIDAN MIJI BAKI JIRA ANKAI KIBA KUKAN UBANMI ZAKI YANZU😏._ Alhamdulillah yanzun rayuwar gidan AHMAD ya canja sosai zaman lafiya da kwanciyar hankali ya wanzu. Ɓangaran mahaifiyar ZAINAB wato MAMA ranan da ta dawo taga ba ZAINAB tasha zagi wai ta tafi bata faɗa mata ba taje gidan harso biyu an hanata shiga haka ta haƙura ta ƙara bazama gidan bokaye don akulle bakin AHMAD yabarta ta rinƙa zuwa gidan shi kamar da. Ɓanagaren MAMANGAJE kuwa HAFSATU ta haihu ƴa mace inda taci sunan mahaifiyar shi SAFIYA SANI yadawo ya bada haƙuri kuma ya maidata ɗakinta tana nan suna zaman lafiya,MAMAN GAJE ta natsu yanzun intaje aikinta ta dawo bafa ko zuwa inda MAMA balle ta ƙara bata shawaran banza. MAMA ko bin bokaye sai abinda yayi gaba in raƙaice muku ahanyar bin bokaye ta haɗu da ajalinta ta mutu inda kanta yafita daga jikinta kwata-kwata da ƙyar akasamu danginta mijin babbar ƴarta MARYAM da ta cire a ƴaƴanta shiyaga ne gawarta da ake taneman masu ita ana yawo da ita social media. *ALLAH KYAUTA SU MAMA BAAYI ƘARSHE MAI KYAUBA ALLAH YASA MU MUTU CIKIN SITIRAR MU🙏.* Haka aka share zaman makokin MAMA aka watse yaranta basuyi kukan rashinta ba sosai mijin MARYAM ya ɗauke NAFEESA zaici gaba da riƙonta. _ATAƘAICE._ BAYAN shekara biyar lokacin ƴaƴan NANAH uku ta haifa ƴa mace ta fari wacce taci sunan HAJIYAR AHMAD suna kiranta DILSHAD,sai ta ƙara haihuwar ƴan biyu mace da namiji,inda taba ZAINAB kyautan DILSHAD ,inda take riƙe ABEEDA da ABEED,zaman su gwanin van shaawa baka tamacewa kishiyoyine AHMAD ya ƙara murjewa yayi ƙiba haka ZAINAB itama NANAH tazama babbar madam ko wacce burinta ta faranta ma mijinta. _ƘARSHE._ *SUBUHANAKALLAHUMMA WABI'HAMDIK ASHHADUALLAH'ILLAH HAILLAH'WAASH HADU ANNA MUHAMMADAN ABDUHU WA RASULAHU ASTAGHAFURULLAHI YA ALLAH KAYAFEMIN KURAKUARAN DA NAYI.*