KANWAR UWACE Ko KISHIYAR UWA❓ 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝📝 Zuwaira! Zuwaira!! Wai ina Zuwaira ne ?? Dan ubanki bak'yajinane, shegiyar yarinya kaiyita yimata magana tayi maka banza. "Tafito cikin rawar jiki har tana tuntub'e zata fad'i" Tace"" dan ALLAH inna kiyi hak'uri wlhy ina SALLAH ne. ""SALLAH ubammi kikeyi da ranar nan gatse~gatse??"" Cikin rawar murya tace inna ina SALLAHr walhane Taja tsaki kekika sani, nidai ga Awara nan nagama zubawa ta dubu d'ayace da d'ari tara, wlhy yau kota nera d'aya tab'ta saina karyaki agidan nan, bare kuma kidawo min da kwantai, aisai kin tarar da uwarki ALAHIRA. ""Dan labari yaxomin wajan su amuru mai rake kike zuwa kizauna to bazan hanaki zuwaba, insunje sun dank'ara miki ciki kekika sani, dan ubanki zaki jama abin kunya baniba". Kanta nakasa tana zubar da hawaye saboda jin munanan kalamin da innar tata take jefamata.........✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓 U MY FAN's [10/25, 11:09 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 17~ july~2016 💎💎💎💎💎 💎💎💎💎 💎2⃣💎 💎💎 💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« malam usman yafito daga d'aki, dayike dama tun d'azu yana jin duk kalaman matar tasa akan d'iyarsa. "Yace haba Asabe wai miyasa kike hakane ?? Koba komai Zuwaira ai d'iyarki ce, ke mai karemata mutunci ce aduk inda kikaga mai wulak'an tata. Eh malam ai dole kace haka, nidama tuni nafahimci kana nuna mini bani nahaifi Zuwaira ba. "Nifa bahaka nake nufiba Asabe, ina nuna miki kiringa gyara kalaminki akan Zuwaira ne, ki daina jifanta da miyagun kalamai, duka nawa Zuwairan take daza'a ringa jifanta da wad'an nan kalaman". Inna asabe tamik'e cikin matuk'ar masifa, kai malam ina dai dai dakai wlhy, nafara gajiya da rainin wayonka... Da sauri Zuwaira ta d'auki botikin Awarar ta tai waje, dan bazata juri ganin ana cima babanta mutunciba. Haka Zuwaira taita zagayen tallah, ga garin da Rana mai zafi, amma takasa zama, dan tana son ta saida Awaran, saboda garga d'in da innar taimata na karta dawo mata da kwantai. Sai wajan La'asar ta saida Awarar, tasamu guri ta xauna tana k'idaya kud'in cinikin nata, tagama k'irgawa naira dubu d'ayane da d'ari takwas da naira sittin, saura naira arba'in, 🤔tai shiru tana tunanin ina sauran suka mak'alene, dan tasan itadai bata sai komaiba, kuma bataci Awara ko d'ayaba, dukda tana matuk'ar jin yunwa. Dan har wani jiri jiri take gani, tunda duk yau kokone kad'ai acikinta shima d'in kabirune yasha ya rage yabarsa a tsakar gida tad'auka tasha.........✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓U MY FAN's [10/25, 11:10 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 18~ july~ 2016 💎💎💎💎💎 💎💎💎💎 💎3⃣💎 💎💎 💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 Ko 🎯KISHIYAR UWA ❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« da sauri tad'ago kai danjin antab'ata, tasaki ajiyar xuciya dan ganin Safare k'awarta, tace kai Safare wlhy har kinbani tsoro, tun d'azu naketa jiranki daga amso kud'i kinje kinyi xamanki, kinsanfa wanke wanke nacan yana jirana. ""Kiyi jak'uri Zuwaira kinsan wancan d'an iskan shabbal d'in in yacimaka abu, saiya gadamar baka kud'in"" Sau uku yana cimini taliya amma bakud'i, shiyyasa yau naje naturke shi. ""To yabaki ??" "Eh yabani naira cassa'in d'ina, kema gashi lawandi yace nabaki naira ishirin d'in Awararki" Yauwa wlhy harnaji dad'i, danni nama manta yacimini Awarah, bai bani kud'iba, yanxu saura naira ashirin. ""Na manta wanda nakebi nasan kanta sai an dakeni wlhy"" Safare tace aina manta nima kina bina naira goma. Kin manta kuma kina bin Lami naira goma. Kai aiko hakane Safare, saidai yanzu ta tafi gida, ga gidansu da nisa. "To kibari sai gobe mana, tunda dai muna tare, nasan itama ta mantane" Humm baxaki gane bane Safare inna tace inhar nab'atar da kud'i saita karyani, wlhy Safare ina tsoron duka. Safare tazaro naira goma akwagirinta, tace karb'a ni gobe idan Lamin tabaki saiki bani. ""Takarb'a tana murna kai Safare nagode ALLAH ya barmu tare"" Amin Zuwaira, tashi mutafi kar innata taimin fad'a, dan baba yakusa dawo wa daga gona. Haka matasan 'yan matan suka rankaya xuwa gidajen nasu. Safare tace dama kinzo munje gidanmu munci abinci, dan yau innata danbu takeyi, nasan yanzun kuma ta gama. Safare bazuwanne bana son yiba, ina tsoron jarabar inna ne, kartace naje nazauna dan kar nayi mata wanke wanke, da shara kiyi hakuri, gobe kafin natafi tallan koko zanzo nagaida innarki kinji. To shikenan Zuwaira ALLAH ya kaimu goben lafiya. "To amin" "Kowacce tanufi gida........✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓U MY FAN's [10/25, 11:10 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 18~ july~2016 💎💎💎💎💎 💎💎💎💎 💎4⃣💎 💎💎 💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 Ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« duk da yau tanada karfin gwuywa tunda tasayar, kuma bata b'atarba, amma tana fargabar shiga gidan, dan batasan mizata tarar ba, amma bayanda zatayi dole tashiga. Cikin sanyin jiki tashiga gidan da sallama, su Atika ne kawai a tsakar gida, suna cin taliya 'yar murji, itada Hak'ila da kabiru. ""Tace Atika ina inna?? Cikin masifa Atika tace ban saniba, kiduba mana, aikinada idanu ko, keba makauniya bace ba, daxaki tanbayeni inna. ""ALLAH yabaki hak'uri Atika"" "Hakuri kayane nad'a gammo na d'ora miki"" Bata sake cewa komaiba, tanufi d'akin inna Asabe. SALLAH ta tarar tanayi, daga ita sai d'aurin k'irji, dawani yabu d'ad'd'en zani, mai shegiyar daud'a, shima xanin jikinta daud'arne dashi, dan yakai kwana uku ajikinta, kuma kullum dashi take aikin Awarah. Da sauri ta sallame SALLAH, dan inagama bata gamaba, ko addu'a bataiba. "Tace ya akayi ? Inji dai ansayar kuma kud'i cif cif."" Zuwaira""tace eh inna ; Toki bani mana kinbi kin kankane kud'i kink'i bani, sai zaremin ido kikeyi, kamar na mujiya. Jikin Zuwaira na rawa ta ciro kwagiri ta mik'ama inna Asabe. Tasa hannu ta fisge tana mita. Tafara k'idaya kud'i, naira dubu da d'ari tara cif cif. 😂" tawangale baki eh lalle 'yar gidan RAKIYA yau kinyi abin kai, ALLAH ya jikan RAKIYA, gobe kuma kika b'atar min da kud'i, nace ALLAH ya k'ara mata azaba😳. Tashi kije tuwo na nan arumfa ki d'umama kici, ga wanke wanke nan yana jiranki da sharar tsakar gida. Da sauri Zuwaira ta mik'e tanufi rumfa, tad'auki tuwo, ta d'ebi miya taja gefe ta hau ci, bata nemi d'und'umawar ba, dan saboda azababbiyar yunwar datakeji, ga tuwon da sanyi , amma wannan bai dametaba. Saidai kasan zuciyarta tana tunanin inna Asabe, ""K'ANWAR UWACE ko KISHIYAR UWA ?"" Da wannan tunanin tagama taje tahau wanke wanke........✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓U MY FAN's [10/25, 11:10 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 19~ july~2016 💎💎💎💎 💎7⃣💎 💎💎 💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« kuluwa bata son malam Usman ko kad'an, dan tace me nasama yaci bare yaba na k'asa, kullum yaxo zance sai a aiko Asabe wajansa, ace yabada kud'i. "Wannan abu yana bama Rakkiya haushi dan ita bata tare da ra'ayinsu ko kad'an. Rakkiya tasamu baban ta tasanar masa abinda yake faruwa. Baice da kuluwa komai ba, dan yasan jarabarta, sai yasamu malam Usman yace yaturo iyayensa. Aiko wannan magana tay masa dad'i. Malam Usman yasanar da maga batansa, akai komai, akasa biki wata biyu. Saida biki yarage sati uku aka sanarda kuluwa, aiko ranar ansha bala'inta agidan, takuma rantse baza taima Rakkiya ko cokaliba na kayan d'aki, su mariya na zugata. Ahaka biki yaxo akasha biki, kuluwa bataima Rakkiya komaiba sai babanta ya kukkula yaymata iya karfinsa. Ankai amarya d'akinta agarin KUSADA, inda angonta yake, itama k'awarta anyi bikinta da malam Ashiru. Sun sami ciki kusan lokaci d'aya itada karima, karima tafara haihuwar mace akasa mata Safare. Bayan sati biyu Rakkiya tafara nak'uda, saidai tana shan wahala, ahaka tahaifi d'iyarta mace, akasa mata ZUWAIRA. Tunda Rakkiya ta haihu batada lafiya, yau fari gobe tsumma, ganin haka aka kawo Asabe, dan tarink'a taimaka mata, dayake yanzu suna d'anyi da'ita. Bawani dad'in Asabe Rakkiya takejiba, dan bata mata aikin komai, ahaka dai Rakkiya takai wata biyu tana jinya, wata Juma'a tace ga garinku nan. Malam Usman yaji wannan mutuwa, shida mahaifiyarsa wadda itama bayan sati biyu tarasu, yashiga rud'u mai yawa garashi mahaifiya gana mata ga jaririya anbarmasa. """Itama karima taji mutuwar k'awarta sosai, amma bayanda xatayi saidai hakuri. Bayan Rakkiya tayi arba'in sai dangin malam Usman suka yanke shawarar ya auri Asabe, tamaye gurbin Rakkiya kodan ta raini Zuwaira, tunda d'iyar 'yar uwarta ce, duk da kullum ana kaita wajan karima tana shayar da ita, itada Safare. Kowa yaji dad'in auren malam Usman da Asabe, bakamar kuluwa datake ganin yanzu malam Usman d'in yaxama shahararre............✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓 U MY FAN's [10/25, 11:11 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 19~ july~2016 💎💎💎💎 💎6⃣💎 💎💎 💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« Aranar wata talata yaje kasuwar D'an zabuwa, shida malam Ashiru, malam Ashiru yagayyaci malam Usman xuwa gidan gwaggonsa, sunje sun gaida gwaggon malam Ashiru sunfito, sai suka gamu da 'yammata biyu zasu shiga gidan, d'aya acikinsu tace lah yaya Ashiru yaushe kaxo ??. "Yace yanxu badad'ewa kinsan yau kasuwa; Tace hakane yasu inna duk sunanan lafiya?? Lafiya lau tunda kink'i zuwa gaisheta. "Tace karka damu zanzo sai dai inajin kunya ne"" Malam Ashiru yay dariya tare dafad'in karima kenan, tohaka zamuyi auren kinajin kunyarsu innar ?? Tasa hannu tarufe fuska tana dariya "Yace baki fad'a mana sunan k'awar takiba?? "Tace sunanta RAKIYA, kaifa yasunan abokinka?? Yace ai yafad'a miki dakansa kawai. Malam Usman yay murmushi, ni sunana Usman, koxaki bani wannan k'awar taki nima na aura ?? Rakkiya dake gefe kanta ak'asa, tunda ta gaidasu, tad'ago da sauri tana kallonsu😳. Karima tace indai tana sonka, zan baka. ""Yace to ki tanbaye ta indai tana sona, ni dagaske nakeyi. Ahaka soyayya mai k'arfi tashiga tsakanin RAKKIYA da Malam Usman, sai dai matsala d'aya suke fuskanta, itace mahaifiyar Rakiya, domin kuwa macece mai shegen kwad'ayi. Tana son 'ya'yanta su auri mai kud'i dukda ita talakace dangin tama talakawane. ++++++++++++++ Malam zubairu shine mahaifin RAKIYA, KULUWA kuma mamarsu, su hud'u suka haifa, Mariya, ce babba sai kamilu, sai Rakkiya, Asabe itace auta. Mariya tana auren kansilan garin D'an zabuwa, dan sunada k'au ba laifi, yanxu kima ana zancen auren Rakkiya........✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓 U MY FAN's [10/25, 11:12 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 20~ july~2016 💎💎💎💎 💎8⃣💎 💎💎 💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« sai dai gaskiya malam Usman baya son asabe, dan yasan batada tarbiyya, amma bayanda xaiyi tunda iyayensa ne suka kawo shawarar hakan. "Dafarko asabe nasan Zuwaira, amma tunda ta haihu tasami mace Atika, taga yanda malam Usman yakeson Zuwaira, baya son Atika haka, wannan yasa tad'au karan tsana ta d'orama Zuwaira." Tazo tasake haihuwar mace, akasa mata Huwaila, sannan Zuwaira nada shekara biyar, amma idan kaga aikin datakeyi saika tausaya mata. Ahaka Zuwaira takai shekara tara Atika nada takwas, Huwaila nada shida, sai auta kabiru wanda Inna Asabe tasake haihuwa nada hud'u. Alokacinne inna Asabe tafara kokon saidawa, da hantsi tayi AWARA, kuma zuwaira ce mai tallah, dafarko m.Usman yace bai yardaba, amma da inna Asabe tashiga tafita ta asirce shi saiya daina magana gaba d'aya. ""Zuwaira nashan wahala sosai wajan inna Asabe, duk sana'ara da inna asabe taima Zuwaira indai bata sayarba, saita zaneta, balle kuma ta b'atar, ai ranar ta bani. Saita girka abinci tahana Zuwaira, Zuwaira ke wanke wanke, shara, wankinsu Atika, gasu Atika sun rainata, saisuyi ta dukanta, m. USMAN baya iya cewa komai, duk da abin yana damunsa, amma bayadda zaiyi. ""Idan wuya taima Zuwaira yawa saita gudu gidan karima, dan haka suka shak'u da Safare sosai, tare suke zuwa talla, dan Inna karima tanama Safare taliyan hausa, duk da malam Ashiru bayaso, to amma dayake fatauci yake zuwa saitake samun damar yimata daya dawo saita daina. Duk sanda inna Asabe taji labarin Zuwaira taje wurin inna karima to saita xaneta, dan takance taje sunyi gulmarta. Ahaka Zuwaira tatashi cikin wahala, da azabtuwar aikn inna Asabe, abun nadamun malam Usman amma badamar yin magana. "Dahaka Zuwaira takai shekara goma sha biyu, kullum tana wahar yima inna Asabe talla, duk da bata amfanuwa da sisin kwabo acikin kud'in tallan, ko silifas saidai baban ta ya saya mata..........✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I💓U MY FAN's [10/25, 11:14 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 20~ july~1016 💎💎💎💎 💎9⃣💎 💎💎 💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« MUNDAWO LABARI :- Zuwaira kwance akan tabarmar datake kwanciya tanata mirgina2, saboda azabar yunwar datake ji, rabonta da cin abinci tun jiya da daddare, dasafe da yunwa tatafi tallan koko, dama ita tuwone aboncinta, kuma tacinye tun da daddare. ""Inna Asabe ta danno cikin d'akin batare da tayi koda sallama ba. Ta kalli Zuwaira dake kwance tana juyi, tace dan ubanki dama kinaji ina kiranki kikai banza dani, saboda ke shahararriyar 'yar iskace, waima dan uwarki Rakkiya miki ke yi akwance, ga wanke2 nacan awaje k'uda nabi. ""Dan ALLAH inna kiyi hak'uri wlhy inajin yunwa ne, kuma naduba a tukunya babu tuwo, dama dasafe ban karyaba natafi tallah"" Inna Asabe taja tsaki kekika sani, aibani nace ki bud'e ciki kicinye tuwon jiyaba ko ?? Niki tashi na aikeki gidan hajiya fatsima k'awata. Cikin k'arfin hali tace inna dan ALLAH kiyi hak'uri, ALLAH baxan iya tafiyaba, dan ALLAH in kun rage abinci ko k'anxo ne ki taimaka mini da shi karna mutu. Nanfa inna Asabe tafara zazzaga jaraba, dan uwarki kin manta nafad'a miki, bakida kaaon abincin rana a gidannan, ko kin manta ?? ""Inna kiji tsoron ALLAH, nifa d'iyar 'yar uwarkice"" Dan ubanki da tsoronki nakeji, bana ALLAH ba;har xakice bana tsoron ALLAH, tasamo icce taahiga jibgar Zuwaira, tana fad'in bari nanuna miki raahon tsoron ALLAH. Tun Zuwaira na iya kuka tana neman agaji, har tai ahiru sai nishin wahala..........✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I💓U MY FAN's [10/25, 11:21 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 22~ july~2016 💎1⃣1⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »«yau kwana biyu da rasuwar malam Usman, yaune aka sallami Zuwaira daga asibiti, bawanda yagaya mata, inna jamilace agurinta, kanwar malam Usman ce, tunda tafarka gabanta ke fad'uwa, harga shi yau an sallamesu, tunda suka nufo gida fad'uwar gabanta ya k'aru. Kallon mutane kawai takeyi, tun waje har suka shigo gida,kowa na kallonta cikin tausayawa, inna Ai, tadafa mata ruwan wanka, tai wanka aka bata abinci, amma takasa ci, nan sukaita lallab'ata tad'anci, bayan tagama tace wai dan ALLAH miya farune?? Kowa yay shiru, tace ina inna asabe ?? "Sukace tana d'akinta" Tatashi tanufi d'akin inna asabe, tashiga inna asabe na zaune tare da danginta dasuka xo dakuma k'awayenta, ta gaishe su, ganinta yasa wasu cikin dangin kuka, saboda tsananin tausayinta da sukeyi, shike nan yanxu tazama marainiya gaba d'aya, ba uwa ba uba. Inna asabe saita mik'e tafita tana matsar ido, dan ba kukan tajeyiba, sukace asabe ai saidai hak'uri, su sun zata kukan tausayin Zuwaira takeyi. ""Itama Zuwaira saita saka kuka, tace dan ALLAH inna mariya maiya faru?? Mariya tace kiyi hak'uri zuwaira baban kine yarasu !!; "Anan Zuwaira ta sume" Inna binta"tace haba mariya aiba haka akeba, yazaki gaya mata. Aka yayyafama Zuwaira ruwa ta far fad'o, azuciyarta tace yanzu xan k'ara gane inna asabe K'ANWAR UWACE KO KISHIYAR UWA. Zuwaira tashiga rud'u mai yawa, saida aka dage da addu'a sannan tadawo hayyacinta, yanxu tasake zama mara son magana, ahaka akai addu'ar arba'in. Kowa yafara shirin tafiya inna jamila tace abata Zuwaira. Inna asabe tai tsalle tadire tace bata yardaba, dan baza'a raba mata kan 'ya'yaba. Sun san halinta danhaka dangi sukace inna jamila tayi hak'uri kawai, arink'a zuwa ganin yaran, lokaci lokaci.........✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓 U MY FAN's [10/25, 11:24 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 22~ july~2016 💎1⃣2⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« tunda babanta yarasu tasake shiga taskon rayuwa, da matsi agurin inna asabe, ga girma yafara zuwa mata, dankuwa tana shekara 15 yanzu, sai shirin aure, dan kunsan auren k'auye, K'yawun Zuwaira yafara bayyana afili, saidai wahala ta dushe hasken fatarta, tana k'ok'ari wajen yin ibada, dan inna karima nakoya musu itada safare. Tana shan wahalar inna asabe, ga talla safe da rana da yamma, ga suttura tafara yima xuwaira k'aranci, idan dangi sun bata inna asabe ta kwace, abu kad'an xatayi tahauta da duka da zagi, tahanata zuwa gidan inna karima gaba d'aya, inkuma tasamu labarin taje ranar saita nad'a mata duka. Yau alhami kasuwar kusada takeci, inna asabe tagama soya awara mai yawan gaske dan dama duk ranar kasuwa dayawa takeyi, takwalama Zuwaira kira. Zuwaira dake d'aki tana shiryawa, tafito da sauri dan gudun jarabar inna asabe. Tanuna mata botikin awara, gatanan ta dubu biyarce cif cif, wlhy kota naira tab'ata saikin biyani, koda yake ai bama saina gaya mikiba kinsan halina sarai kinsan abinda zan iya kuma. ""Zuwaira tasab'i bokitin awara, tace inna saina dawo. Hankalin Zuwaira yau atashe yake dan yau bata saidaba, ga awarar da saura dayawa, gashi yamma tayi 'yan kasuwa sun fara tafiya gida. Tana tsaye jikin wata mota saiga wasu samari su biyu, sukai mata sallama ta amsa cikin rashin kulawa, d'aya yace 'yammata xamu sayi awarane ; "Cikin in ina tace tanawa ?? Duka zamu saya sai dai zaki biyomu dan gidan mutuwa za akaita. Bada muwa zankai, to nawa kika sayar?? Tace kukawo dubu d'aya da d'ari uku. A'a zamu baki dubu d'aya inkin sayar. Tai shiru tana tunani, can tace ku kawo. Saida suka bar kasuwar gaba d'aya suka tsallako titi, wani gida suka kaita wanda babu alamar mutane, cikin tsoro tace kunce gidan mutuwa amma banga mutaneba ?? "D'aya yace sakarai kekin zata dagaske ne sayan zamuyi, to mai awarar mukeso, mumun dad'e muna fakonki, amma baki shiga tarkon muba sai yau, dan haka 'yammata ajiye bokitin awara gefe mu kwashi romo kawai. "Duk da bata da wayo sosai tagane inda suka dosa, dan inna karima tasha yimusu gargad'i akan maza, jikinta yafara rawa tafara kuka tana musu magiya da rok'on suyi hakuri, karsu lalata mata rayuwa ita marainiyace, bata da uwa ba uba. Mai makon suji tausayinta sai d'aya yace gambo fara ina zuwa, zanje band'aki. Kanta farga yacire kayansa, aiko tak'a rud'ewa, yanufo ta yana dariya, tafara ja baya, har takai k'arshen bango, batai auneba taji ya rungumeta, tafara k'ok'arin kwacewa amma yafi k'arfinta, can ALLAH yabata sa'a ta galla masa cizo a kunne, da sauri yasaketa yana shafa wajen tare dafad'in nikika ciza, aiko dan ubanki yau xaki yabawa aya xak'inta, ya k'ara nufota. Can dabara tazomata ta d'auki d'an bokitin yajin awarar ta watsa masa a fuska, yakwalla k'ara, ta d'au bokitin awararta tayo waje da gudu, gudu take sosai irin wanda ake kira gudun tsirah. "" cikin sauri yatake burki jikake wani kuwwwwwwwwww..........✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I💓 U MY FAN's [10/25, 11:25 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 22~ july~2016 💎1⃣3⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« cikin sauri yatake burki, yayinda Zuwaira ta kwallah k'ara dan tasan tata ta k'are yau, ta durk'ushe akan titin tana kalmar shahada. Cikin sauri mai motar yafito. Ya wanka mata mari, ke mahaukaciyar wane k'yauyece ke, daxaki shigo titi batare dakin dubaba, bak'yauyar banxa. ""Duk da cikin fad'a yake maganar wannan bai hana muryar tasa fita cikin taushin murya da sanyiba, yasake cewa baxaki tashi atitinba saina sa tayar mota na takaki."" Jikinta narawa ta mik'e, ta kalleshi tana hawaye dan ALLAH kayi hak'uri, bada sona nahau titin ba wlhy. Ya watsa mata harara ke mahaukaciyar inace dazaki bar hanya ki koma titi, dan salan kujama mutane bala'i, ALLAH in baki tashi atitin nanba saina karyaki. ""Cikin sanyin jiki tatashi tad'au bokitin awararta wadda rabi tazube kasa"" Mutanan dasuka d'an taru agurin suka bashi hak'uri, harya shiga motar zai tafi saikuma yatsaya yana kallon Zuwaira, dake tsaye tana kallon awarar data watsu akan titin, hawaye take zubarwa sosai, dan tana tuna irin bala'in dazata shiga yau agurin inna Asabe. ""Ahankali ya tako gareta, cikin muryarsa mai dad'i yace mikikema kuka ?? Afirgice tad'ago tana kallonsa, tad'anja baya dan tsoro, Kinga karki firgita kanki, fad'amin damuwarki; ""Cikin rawar murya tace awarata taxube, gashi inna asabe tamin gargad'i akan inhar na b'atar saina biyata, kuma wlhy banida hanyar samun kud'in biyanta"". Baice komaiba yazira hannu a aljihun wandonsa na shadda fara tas, yad'akko worlet d'insa cike take da sababbin kud'i bugun abuja, 'yan dubu dubu yad'akko guda biyar ya mik'a mata. Ta zaro ido waje, aikud'in basu kai hakaba, naira dubu d'ayane dari uku. Karki damu ki karb'a, aini nabaki. ""Tasake girgixa kai, babu abida zanyi da kud'i, bayan biyan kud'in awarar inna asabe. Yay murmushi akaro nafarko, wanda yak'awata k'yawun fiskarsa, yaxaro dubu d'aya da d'ari uku ya mik'a mata, toshikenan gashinan kitafi gida kinga dare yayi. Ta tsugunna tai masa godiya sannan tatafi. Shima yajuya yashiga motarsa yatafi............✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓U MY FAN's [10/25, 11:27 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 22~ july~2016 💎1⃣4⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« tafiya yake acikin mota, amma baya tare da tunaninsa, hoton yarinyar nan kawai yake masa gixo a ido, wayarsa tafara Ringing yaja ajiyar zuciya mai k'arfi sannan ya d'auki wayar. ""Cikin taushin murya yace ganinan ahanya ummy, bansan abinda akace acan b'angaren ba, najidai shi yace Amin ummy nagode da addu'arki gareni, ya ajiye wayar yana murmushi. K'arfe 8: 30 pm, dai dai takaisa cikin garin katsina, dan bawani gudu yakeyiba, wata had'ad'd'iyar anguwa yanufa, wadda ta k'ayatu da manya manyan gidaje na alfarma, yay hon agaban wani jan get, da gudu mai gadi yaxo ya bud'e masa get d'in, ya danna kai cikin gidan mai wadatar haske, faking yayi aharabar ajiye motocin. Mai gadi ya rik'e baki, kai yau kuwa lafiyar Alhaji k'alau ko gaisawa fa bamuyiba, to ALLAH yasa dai lfy. ""Shikam bayan yay faking kai tsaye cikin gida yanufa, yatura k'ofar palon ya shiga da sallamar sa, wata matashiyar macece zaune akan d'aya daga cikin d'irka2n kujerun palon, ak'iyasi xata kai shekara 26 aduniya. Ko kallon inda yake bataiba bare ta amsa masa sallamarsa, ya k'araso gareta cikin takun k'asaita, gefenta yaxauna yana fad'in haba lkeeram kobaza'a kalleniba ai yakamata a amsa mini sallamata ai, aji kuma yanda nadawo ko ??; Ta kalleshi a yatsine, aini bamma gankaba bare naji kayi sallamar. Yay murmushi, yanzu ikeeram har zaman namu yakai haka a lalacewa ?? "Ta tab'e baki wannan kuma kai kasani, tafad'a tana mik'ewa."" Ya girgiza kai yana fad'in ALLAH ya shiryeki ikeeram. Shima mik'ewa yayi yanufi d'akinsa yana mai mamakin irin mugun hali na ikeeram, wanka yayi sannan yay shirin barci, yana mamakin kansa yanda ya kasance cikin wani shauk'i nadaban, wanda shima kansa bai san dalilin shigarsa wannan yanayin ba, sai dai yana dangan tashi da ganin yarinyar nan, 😳tofa masu karatu kunji wata sabuwa, inji 'yan caca. Kubiyoni danjin mixai farune........✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓 U MY FAN's [10/25, 11:30 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 23~ july~2016 💎1⃣5⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« WASHE GARI :- haka ya tashi batare da barcin ya isheshiba, domin jiya ya kwana cikin tunani, yay wanka ya shirya cikin k'ananun kaya, azuciyata nace gaskiya gay d'in nan yahad'u, falon ya nufo hannunsa rik'e da jakkar aikinsa, wata k'ofa ya nufa, yatura ya shiga d'akin da sallama, wadda naji yakira ikeeram jiyace kwance akan gado, tana cikin lallausan bargo. ""Hannu yasa yashafa fuskarta yay kissing d'in ta akumatu, tabud'e ido tana kallonsa, yace to sarkin barci nixan wuce gurin aiki saina dawo, taya mutse fuska to ALLAH yaraka taki gona, tamaida kanta ta kwanta tareda k'ara jan bargo"". Ya girgixa kai, ya fice yana mai nema mata shiriya gurin ALLAH. Kaitsaye gidan mahaifiyarsa ya nufa, da sallama ya shiga falon, wata k'ak'yk'awar dattijuwa ta amsa masa cikin fara'a, tana fad'in oyoyo autana kaine ?? Ya zauna kusada ita wlhy nine ummyna, ina kwana ?? "Tace lfy lau auta, kadawo lfy ?? "Lfy lao ummy su baba halilu da duk dangi suna gaisheku, sunata kuma godiya. Muna amsa, aikagani gwara dakaje sumam sunji dad'i ai ""Ah gaskiya sunji dad'i ummy nima naji dad'in ganinsu, sunyi d'awainiya dani sosai wlhy, badan yau inada aikiba a office dacanma zan kwana. Ai hakanma kayi k'ok'ari SULTAN ALLAH yak'ara muku son 'yan uwanku. ""Amin ummy" Kaga tashi kaje kayi break karka makara, yaukuma ina xakuje, danku kunzama masu yawon 🌍saikace 'yan sama jannti yaukuna waccan kasa gobe kuna waccan kasa. Yanufi darning table d'in yana dariya, A'a ummy ni yau Ina NAJERIA ba inda zanje, Nazir ne dai xaije MALAYSIA, gashi ina son mu had'u kafin su tashi. To ALLAH ya taimaka, ALLAH yatsare, danni baxan iya wannan gangan cinba, danni ko tuk'in mota tsoro nakeji bare na jirgi. Yay dariya ummy kenan, yafad'a yana mik'ewa barinaje saina dawo. To ALLAH yatsare minkai autana magajin alhaji. Amin ummy na, yakama hannunta ya sumbata, saina dawo ummy, amma amin alalan doya plz To auta za ayimaka, yafita yana d'aga mata hannu........ ✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓 U MY FAN's [10/25, 11:32 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 23~ july~2016 💎1⃣6⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« Zuwara d'auke da botikin Awara itada k'awarta Safare amma ita aikanta akayi dan yanxu ta daina tallah. Zuwaira tace "" Safare aina manta jiya ban baki labariba. Labarin me ? Zuwarah bani nasha. ""In gaya miki jiya akasuwa awarata tai kwantai...............................amma kinsan wani abun mamaki konace daya burgeni"" "A'a saikin fad'a." Mutumin daya kusa tureni, dakin gansa bai kala da masifaffuba, dan alokacin dayakemin masifar nan wlhy muryarsa kamar yana wak'a, ke kinji yanda take fita da dad'i da sanyi gashi k'yak'yk'awa, kaijiya ya taimakeni dama xan sake ganinsa, danaso. ""Safare tai dariya gaskiya ALLAH ya taimakeki jiya Zuwaira wajan 'yan iskan samarinnan, gakuma jarabar inna asabe, sai dai daya turekifa dayanzu kin mutu, kinja mana d'an kuka". Zuwaira takaimata dukan wasa,Safare ta kauce tana dariya, oh d'an kukama zan jamuku ko?? Cikin dariya Safare tace wlhy Zuwaira kika mutu nima mutuwa zanyi, dan zuciyata tana matuk'ar k'aunarki. Zuwaira tace nima haka Safare bayan iyayena da naki bawanda nake k'yauna sama dake aduniya, nono d'aya muka sha, mun rayu tare, harxuwa yanxu, kai ALLAH dai yabarmu tare. Amin Zuwaira, sai dai nasan aure zairaba mu wataran. "Hawaye yaxubo a idanun Zuwaira, aini Safare bantab'a kawo aure atsarin Rayuwataba wlhy, ni koma kula samarin banayi, shiyyasa inna asabe take cemin mai bak'in jini, dan kinsan kamilu saurayin Atika bana har d'inkin SALLAH yay mata. Humm karki damu 'yar uwa insha ALLAHu mijinki yana nan zuwa, kuma na kece raini, nasan ALLAH baxai barki hakaba, wahalar dakika sha saiya saka miki da mafificin alkairi, da ixinin ALLAH. ""To nagode Safare amma nikam gsky bansa ran yin aureba arayuwata"" Safare tai dariya to 'yar uwa ALLAH dai shine maiyi saiki bar komai ahannunsa, kinga bari naje nakaima inna nik'anta, dan d'an wake xatayi ga rana tafayi. To Safare ki gaida min ita, sainaxo d'aukar karatu idan inna asabe ta bari, dannaga yau ta d'ebo kayan wanki. To saikinxo, ina jiranki............✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓 U MY FAN's [10/25, 11:34 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 23~ july~2016 💎1⃣7⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« kwance yake akan gadonsa, wanda yaji shimd'u na alfarma, yajuya ya k'ara juyawa, gsky yana buk'atar abokiyar halittarsa, sai dai yasan waccan 'yar bala'in bazata bashi had'in kaiba cikin sauk'i, yaja tsaki mima ake damata irin ikeeram, shidai kam baisan dad'in aureba har yanxu. Yatashi zaune yaxuro k'afafunsa k'asa, bari naje naga yanda zamuyi, dan nasan bazan samu cikin sauk'iba, gashi nikuma bazan iya daurewa ba wlhy. Turare yak'ara fesawa ajikinsa, sannan yanufi d'akin ikeeram, tana kwance abinta tana barci cikin kwanciyar hankali, ahankali ya haye gadon ya kwanta kusa da ita, saida yak'arema fuskarta kallo sannan yajawota jikinsa ya rungumeta sosai, atsorace ta farka, sultan lfy miyehaka ? Tafad'a cikin fad'a. ""Ya sumbaci bakinta, ina mijinki amma kike tambayar dalilina na zuwa wajenki, tonaxo karb'ar hak'k'inane"". "Hakki ?? Dama kanada wani hakki awajena, aiban sansaba ni. Yay murmushi karki damu ni nasan inda yake, bari na nuna miki ;: "Tabud'e baki zatai magana, ya had'e bakinsa da nata, cikin zafin nama yake nuna mata soyayyarsa, tamkar mafarau cin zaki, itakam sai tsungulinsa takeyi da duka, amma ko'a jikinsa harsaida ya cimma burinsa, yasami natsuwa, gefe ya mirgina yana maida numfashi, yayinda ikeeram tatashi zaune tana yayyafa masa ruwan masifa. ALLAH ya isa wlhy, kaini fa baxan yardaba ka maidani jakar hawanka, aduk lokacin daka so, waishin auren dolene, duk abi atsufar da mutum abanxa, kaini wlhy nayi nadamar yin aure da wuri, ta fashe da kuka. ""Sultan yana kwance yana kallonta, da mamakin furi cinta,lokaci yayi daxaiyi furnishings d'in ikeeram, yafara gajiya da halinta wlhy, ya tashi zaune kinga malam wlhy koki daina yimin hayaniya akai ko nayimiki rashin mutunci, yaja tsaki yakoma yakwanta. Ta sauka daga kan gadon tana fad'in tunda kasamu abinda kaxo nema aika fad'i haka, to bari nabar maka d'akin saika kwanta kai kad'ai kuma ALLAH ya isa jikina. Sultan ya girgixa kai, ALLAH ya shiryeki jahilar banxa, shikam dole ya nema ma kansa mafita wlhy............✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I💓 U MY FAN's [10/25, 11:37 AM] ‪+234 809 777 0370‬: 24~ july~2016 💎1⃣8⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA ❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« yaukam ran maxa ab'ace yake, dan Sultan gaba d'aya yau baya cikin walwalarsa, yafito cikin shirin fita office, mutuniyar tana zaune afalo tana shan tee, ya kalleta ad'age "ke" nixan wuce sainan da kwana uku, ina da fasinja zuwa INDIA !!. '''Tayatsine fuska, aiban d'aurekaba ga hanya nan, tafad'a tana nuna hanyar fita"" Sultan yaja tsaki, tare da fad'in aidama ban fad'a miki dan kin isaba, na fad'a mikine dan kina matata, mai hakki akaina, kuma ina buk'atar kiyaye doko kin "ALLAH SUBAHANAHU WATA ALLAH" yafice batare daya sake bi takan taba. Gidan mahaifiyarsa ya nufa, yatura k'ofar falon yashiga da sallama, ummy na zaune da wata agefenta, Sultan yace A'a antyna saukar yaushe ??wlhy auta jiya!, ya kauda kai daga kallonta, ya maida kan ummy, ummy kin gani ko abinda nake gaya miki ya tabbata, dama nafad'a miki yanxu anty Abida ta daina sona, tafison mijinta akaina. "Ummy tai murmushi bahaka bane auta xuwanne bana dad'iba, ka nutsu amaka bayani "" Ya kalli agogon hannunsa ummy saidai idan nadawo, dan fasinjoji nacan najirana. To shike nan auta "Ubangiji ALLAH" ya tsaremin kai, yakaiku lafiya yakuma dawo min dakai lafiya. ""Amin ummy nah"" Ya turb'une fuska anty kefa ? Bakimin addu'arba, tai dariya kai auta kafa girma, yakamata kabar shagwab'a hakanan, 'ya'yankafa muke jiran gani, ni nama manta ina matarka ?? Yaja tsaki tana gida, ummy ta kallesa ince dai ba fad'an kuka k'araba?? Ya gir giza kai A'a ummy sai dai idan nadawo inason muyi magana, dan gsky ina buk'atar k'ara AURE !!! "Ummy ta xaro ido waje AURE fa kace SULTAN ??? Kana cikin hankalin ka kuwa?? Ummy baxaki ganeba, amma kiyi hak'uri idan nadawo xanmiki bayani, yanda xaki gane, ni dai Addu'arku nake nema. Anty taja ajiyar zuciya, karka damu Sultan ALLAH ya tsare mana kai, kaje saika dawo. Asanyaye yakama hannun ummy ya sumbata, saina dawo ummy na. Ta shafa kansa, ALLAH yatsare min kai magajin Alhaji. Amin, Yafita yana mai d'aga musu hannu...........✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓 U MY FAN's [10/25, 2:46 PM] ‪+234 809 777 0370‬: 25~ july~2016 💎2⃣0⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« WANEENE SULTAN ❓ Alhaji Muhammad sultan shine mahaifinsa, hajiya kubra mahaifiyarsu, asalin Alh, Muhammad sultan d'an asalin garin kusadane, matuk'in jirgin samane ✈, yana zaune agarin katsina, yaransu biyu, Abida itace babba, bayan ita sun dad'e basu haihuba, bayan lokaci mai tsawo suka haifi namiji, akasa masa Muhammad sultan, suna mahaifinsa kenan, sultan yagaji babansa, wajen aiki, shima yakasance matuk'in jirgin sama bayan yagama karatunsa ak'asar London akan tuk'in jirgin sama. ""Alh Muhammad yarasu sakamakon had'arin jirgin sama, sannan SULTAN yana LONDON yana karatu"" Bayan rasuwar mahaifinsu, mahaifiyarsu wadda suke kira ummy tacigaba da kula dasu, Abeeda tayi aure tun babansu yanada rai, yanxu haka tanada yara uku, Hauwa'u, Libabatu, sadiq. Sultan yahad'u da ikeeram a air port, zataje k'asar Dubai, shikuma shine matuk'in wannan jirgi, sunyi soyayya mai tsawo wadda takaisu da aure, afarkon aurensu tana kyautata masa sosai, amma sakamakon kama zigar k'awaye saita canza, wata k'awarta Aina'u itace kemata famfo, itace ta nuna mata karta saki jiki ya tsufar da ita abanxa, daga baya ya auro wata, ita ta xugata tadaina masa abinci, dan cewar ta yawan k'yautatawa miji nasa ya rainaka, yad'aukeka sakarai, hummm gaskiya takaita ta baro. ""Wannan shine sanadin fitinar datake wanxuwa agidan sultan, yayi iyaka k'ok'arinsa wajen gyara matsalar gidansa amma hakan ya gagara, wannan yasa yafara tunanin k'ara aure. Toku biyoni danjin wacece Muhammad sultan xai aura. Wannan shine tarihin sultan a tak'aice...........✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓U MY FAN's [10/25, 2:49 PM] ‪+234 809 777 0370‬: 24~ july~2016 💎1⃣9⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« Bari mud'an waywayi Zuwaira kafin musan waye SULTAN ?? "Yau dai Zuwara ana gida, inna asabe batayi Awara ba, adalilin ciwon baya datakeyi, sai dai gaba d'aya aykin gidan yau yana kanta, jitake har garama ace tallah tatafi, akan wannan aykin. Yaro yay sallama Zuwaira ta amsa, Yace Zuwaira ana sallama dake awaje, ta xaro ido waje kai Ado kodai Atika, je dai kasake tambayowa ?? ALLAH ke yace min ba Atika ba, inna Asabe dake kwance tana maida numfashi da k'yar tace kai Ado kaje kace aiki take min ba'inda zata. "Zuwaira tamaida numfashi dan itama taso hakan, tun abinda samarin nan sukaso aikata mata take tsoron maxa, sai kawai tamaida kanta tacigaba da aikinta. Inna asabr taja tsaki, yarinya kefa aure ai sai Atika tayi, dan auren gata za'ai mata wlhy. Zuwaira najinta, azuciyarta tace matsalarkuce. =#=#=#=#=#=#=#=#=# Yau Sultan ya dawo NAJERIA ko gidansa bai nufaba, sai gidan mahaifiyarsa, bayan sun gaisa da mai gadin ya shige cikin gidan, yau dai palon bakowa, sai TV daketa b'ab'atu, yanemi d'aya daga kujerun yaxauna yana fad'in wash ALLAH. "Ummy tafito daga kichin A'a auta saukar yaushe?? yaje ya karb'i kayan hannunta yana fad'in ummyna yanxu yanxu nadiro; yarissina ya gaidata, ta amsa da tambayar hanya, yace Alhmdllh, ummy ina antyne ?? Taje Saulawa amma nasan tana hanya, to ALLAH ya dawo da ita lfy. Amin cewar ummy. Bayan ya kammala cin abinci ya huta, suka zauna tebirin shawara, sannan anty Abida tadawo. Ummy"tace SULTAN saboda mi kakeson k'ara aure ?? Cikin nutsuwa ya fara bayyana musu irin zaman da sukeyi da ikeeram,wasu 'yan k'walla suka taru agefen idonsa, yace ummy idan muka cigaba da tafiya haka, shaid'an zai iya tasiri akaina, kuma nabata lokaci dan tagyara amma lamarinta sai k'ara tab'ar b'arewa yakeyi. Ummy tashare masa k'wallah kar ka damu sultan na amince kasake aure, sai dai kasamu yarinyar dakake so ne ?? ya girgixa kai A'a ummy, amma ina nazari akan wata yarinya danagani ak'auye lokacin danaje. Acikin family d'inmu ne ?? Anty ta tanbaya, A'a gsky nibamma san komai dangane da yarin yarba, ummy tace bada muwa indai 'yar garince za'a gano ko d'iyar wacece insha ALLAH. "Yamik'e to shikenan nibari nak'arasa gida, ina son nad'an huta.........✍🏻 Kuyi hak'uri a fage nagaba xakuji wanene SULTAN. 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓U MY FAN's [10/25, 2:51 PM] ‪+234 809 777 0370‬: 26~ july~2016 💎2⃣2⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« Biki dai ya kankama, dan yau akai kamu na 'yammata, yaune kuma aka kawo Lefen atika, akwati uku, inna Asabe sai wani firirita akeyi d'iyarta xata auri d'an mai kud'i, sai dariyar mugunta takeyi wai ba'a kawo na Zuwaira ba. "Itama Atika sai jinkai take da habaici agidan k'unshin nasu, dayake agida d'aya sukeyi"" Itakam Zuwaira ko ajikinta dan tak'i yarda ma aimata k'unshin, Safare sai lallashinta takeyi tayarda amata dan kar ace bak'in ciki take da lefen Atika, dole tayarda akai mata dan bata son b'acin ran Safare ko kad'an. Gobe d'aurin aure idan ALLAH yakai mu, yau ne kuma akakawo lefen Zuwaira akwati 12, amma bagidan inna Asabe aka kawoba, wannan yasa inna Asabe bata san wainar da ake toyawaba, saima bazama duniya take ba'a kawowa Zuwaira lefeba, wai Zuwaira miskini xata aura 🤑. Yau juma'a kuma yaune za'a d'aura auren su Zuwaira. K'arfe 02: pm aka d'aura auren Atika Usman kusada da Kamilu miko kusada, saikuma Zuwaira Usman kusada da Muhammad sultan Muhammad. ""Can na hango ango sultan cikin malun malun ta lallausar farar shadda tas, sai sakin tsadadde murmushinsa yake mai k'ayatarwa. Munfito daga gidan d'aurin auren nida madina da marak'isiyya, madina ta tab'ani da sauri anty Bily!! plx wancan waye ?? Najiyo ina kallon wanda take nunawa, nai dariya tare dafad'i to ta mamajo angon Zuwaira ne, madina tasaki baki kai anty Bily shine baki had'amuba, na watsa mata harara idan nahad'aku yaya zakiyi da Sadiq ?? Marak'isiyya tai saurin cewa toni aikinsan banida saurayi miyasa baki had'a muba ?? Naigaba da sauri dan ganin sultan ya dawo da kallonsa kammu........✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I 💓U MY FAN's [10/25, 2:53 PM] ‪+234 809 777 0370‬: 27~ july~2016 💎2⃣4⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« humm wai ina ikeeram ne ?? Ikeeram dai batasan da auren Sultan ba har yanxu, domin bata kasar ma, suna Egypt duba kakarsu da aka kwantar a asibiti, saka makon ciwon k'afa data keyi. Har 'yan d'aukar Amarya suka iso daga katsina, inna Asabe bata farfad'oba, danma Sultan yakira likita yasa mata k'arin ruwa, saida aka kai Atika nan cikin kusada Zuwaira ta rakata hard'akinta sannan suka nufi birnin katsina. ""Gidan ummy akakai Zuwaira, anyi musu tarba ta mutunci da karamci, ankai Zuwaira da k'awayenta d'akin ummy, sauran kuma mutane aka kaisu d'akin bak'i. Da daddare bayan isha'i akace su shirya za'aje party, Anty Abida ita ta shirya Zuwaira cikin doguwar riga ta material fara da jan gwaggoro jan takalmi jar post kai idanfa natsaya lissafi xamu b'ata lokaci, kai masu karatu Zuwairafa ta had'u ni kaina 'yar rahoton ku saida nafara tunanin anya itace kuwa?? "" bayan angama shiryata, abokan ango suka iso, ankwasi mutane zuwa hotel d'in daza'ayi, amarya da ango kawai suka rage sai wasu daga cikin abokansa da matansu, Nazir yace malam kai ake jira kaje kad'akko Amarya mutafi.................✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I💓U MY FAN's [10/25, 2:55 PM] ‪+234 809 777 0370‬: 28~ july~2016 💎2⃣6⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« ALLAH sarki Zuwaira tunda 'yan kusada suka tafi take kuka, ga fargabar wannan auren da bataso, ga tunanin inna asabe dabata san halin datake cikiba, tunda har suka taho jiya bata farfad'oba, anty Abida tashigo d'akin da sallama, ta zauna kusada Zuwaira abakin gadon haba k'anwata kukanne har yanzu, yaka mata abari haka, wannan shine yak'in namu mu mata, muma duk haka akai mana. ""Ummy tashigo d'akin tana fad'in 'yannan yanxu nan baki bar kukannan ba ?? Wlhy kuwa ummy nima yanzu nagama lallashinta, karma kanta yazo yana ciwo. Ummy ""tace kiyi hak'uri d'iyata kinji, kukan ya isa haka, nan dai sukaita lallashinta hartai shiru, ummy ta mik'e tana fad'in Abida kisata tayi wanka kinga da anyi sallar isha'i sai mijinta yazo su tafi, tunda tak'i cin abincin. "To ummy ai insunje can yasata taci shi,, anty Abida tashiryata cikin atanfa mai k'yau, tayi k'yau sosai, tayi SALLAH tazauna jiran Sultan, duk da ita tafison gidan ummy, bata so akaita wani gida daban, gashi ance tanada kishiya, wasu 'yan kwalla suka taru mata a idanu, itakam tana ganin Rayuwa ALLAH ya tak'aita mata, wahalar nan, tunda tagirma tai wayau batasan miye jindad'iba. Cikin sassanyar muryar sa yay sallama, ta amsa batare data d'agoba, ya k'araso cikin d'akin idonsa na kanta, ta daure tace ina yini ?? "Lafiya lao, mai kuka, haryanxu kukanne ?? Ta share hawayenta tana girgixa kai alamar A'a. Yay murmushi to taso mutafi gida ko, kinga dare yafara yi, ga garin da hadari, tad'ago kai ta kalleshi, yana cikin k'ananun kaya yayi k'yau tamkar matashin saurayi, dan ALLAH kabarni anan ?? ""Ya fitar da huci tabaki haba Juwairiyya, keda kike amarya yaxa abarki anan, kiyi hak'uri dai zandinga kawoki akai akai kina gaisheta kinji, yafad'a yana rik'o hannunta" Dole tamik'e badan tasoba, yace "ina gyalenki ?? Ta d'auka ta yafa, tana hawaye, ahaka suka fito falo, Sultan yace ummy bari muwuce kar ruwannan ya sakko, ina abincin ??. ""Ummy tace" Abida takai mota, saida safenku, d'iyata aita hak'uri kinji. Har mota anty Abida tarakasu, tasake lallashin Zuwaira, sannan yaja mota suka tafi. Tunda suka tafi baice da ita komaiba, aikin tuk'insa kawai yakeyi, itakuma ta takure ajikin murfin mota tana kuka, baya son yaga ana kuka, dan haka tausayinta ya d'arsu aransa, amma yasan idan yaci gaba da lallashinta baxata daina kukanba, sai ya daka mata tsawa wadda tasa hantar cikinta yamutsawa, kinga kimin shiru wannan kukan ya isheni kona tsaya na bubbugeki, tunda safe ake lallashinki amma kink'i kiyi hakuri, koxamu yanka namanki mucine ?? To naji tsit anan. ""Aiko mutuni yarku saitayi tsit ko shashshekar kukan babu, kuma asanna tagano waye Sultan danta tuna ganinta dashi a kusada....................✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I💓U MY FAN's [10/25, 2:56 PM] ‪+234 809 777 0370‬: 28~ july~2016 💎2⃣7⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯 KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« Har suka isa gidan bata k'ara ko k'wak'wk'waran motsiba, shikuma baisake cewa komaiba, wani gida suka isa madaidaici, amma bagidan da ikeeram take bane, shima wannan yanada k'yau, mai gadi yabud'e masa get, yadanna hancin motarsa cikin gidan, bayan yay faking ya kashe motar, yakai dubansa ga Zuwaira data takure jikinta, yay d'an murmushi, sai dai tabasa tausayi baiso ya aikata haka garetaba, bayaso ta d'aukeshi masifaffe, ya bud'e mata murfin motar to fita muje ko. Cikin sanyin jiki tafita lokacin har anfara yayyafi, yad'auki d'an kwandon da kulolin abincin suke ciki da wata leda, ganin ta tsaya kallonsa sai kawai yaja hannunta, batare da yayi maganaba, yabud'e kofar palon suka shiga, kai jama'a palonnan fa ya had'u aradu kuwa. Ya zauna ad'aya daga cikin kujerun yana fad'in wash ALLAH, itakam Zuwaira k'asa ta zauna ad'arare, da sauri yace haba Juwairiyya keda gidanki ki zauna k'asa maxa tashi ki hau kujera, dayake atsorace take dashi saita tashi da sauri ta hau kujerar dake kusada k'ofa. ""Ya kalleta ya girgiza kai lallai yanada aiki agabnsa, dankuwa ya lura saiyayi Raino, saiya tuna ikeeram adarensu na farko itace ma ta taimaka burinsa ya cika, amma daga baya saita gujeshi alokacin dayafi buk'atar taima konta, harta jashi dayin aure biyu, abinda baya cikin tsarinsa, lallai yayi dana sanin d'aukar Zuciyarsa yabama Ikeeram. Wata tsawa da akayi tadawo dashi hayyacinsa, ya mik'e ya nufi kichin, itadai Zuwaira batasan wainar dayake toyawaba ma, dan tuna ninta yana kusada. "Ya fito hannunsa rik'e da filed da kofuna, ya zauna ya zuba abincin da abinsha, zuwa yay yakamo hannunta batare dayayi mata maganaba, ya zaunar da ita, abinci yad'ebo acokali ya nufi bakinta dashi da sauri ta matsa baya. Yace" yaya dai ?? Cikin rawar murya tace inna karima tace mana kar mu yarda namiji yabamu abu abaki, iskanci ne. ""Tofa Sultan yafad'a yana gyad'a kai, lallai da sauran aiki, a fili sai yace to d'auka kici da kanki, amma banda wasa, inba hakaba kuma toh ya cije leb'ensa na k'asa. Ta d'anci abincin saboda tsoronsa datakeji, jama'a bafa tsoro da amare sukeyiba, dan ita Zuwaira bama tasan wannanba. Shima yaci yace " to tashi narakaki d'akinki ki kwanta ko ?? Tamik'e yarakata wani d'aki dayaji kayan gado na alfarma, to kinga ga d'akinki nan, ni bari naje nakwanta saida safe, tace "ALLAH ya kaimu. Har ya fita yadawo kinga na manta na nuna miki bayi, ya nunnuna mata duk abinda ya kamata, yace bak'ya jin dai tsoro ko?? Tace"eh. ""To shikenan saida safe yafad'a yana fita. Bayan fitarsa ta sake ganin ko ina, wai yau itace awannan d'aki wai kuma nata, ta tuna gidansu akan wata tsohuwar karaunin tabarma take kwana, ko abin lullub'a babu, ita kam ba abinda xatace da ALLAH sai godiya, saidai abinda yake bata mamaki ance tanada kishiya amma har yanxu tunda aka kawota bataga kishiyarba, kotana ina ?? Haka dai ta kwanta batare data cire kayan jikintaba, barci yay awon gaba da'Ita. Shikam Sultan yana d'akinsa ya kasa barcin sai sak'a da warwar yakeyi, yasan dolene yay hak'uri da yarinyar nan sai xuwa wani lokaci, ga matsalar ikeeram, dan yasan bala'inta da k'in da takema kishiya, tunkan suyi aure ko hira suke yay maganar kishiya to saitayi sati bata fito wajansaba koda yaje gidansu, to bare yanxu ace ammata, kuma bata saniba lallai da cakwakiya kam....................✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I💓U MY FAN's [10/25, 2:57 PM] ‪+234 809 777 0370‬: 29~ july~2016 💎2⃣8⃣💎 💎💎💎 💎💎 💎2⃣9⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« KUSADA :- inna Asabe antashi, sai dai saboda bak'in cikin da zuciyarta take ciki takasa magana, wannan yasa bikin Atika baiyi wani arbashiba sosai, bayan 'yankai Zuwaira sun koma gida labari yacika gari akan gidan Zuwaira da mijin data aura, wannan lamari yak'ara gigitar da inna Asabe, takuma d'au alk'awarin tar watsa auren Zuwaira, tofa ashe dasauran cakwakiya kudai biyoni. 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺 Katsina kuwa yau kwanan Zuwaira hud'u da angon nata, sai dai tak'i sakin jiki dashi ko kad'an, hasalima tsoronsa takeji, idan yana palo tana d'aki sai dai shi yashiga d'akin yasata taci abincin da ummy ta aiko musu, to gashi hutun da akabasa a office gobe zai k'are, yashafa sumar kansa yana mai fidda huci, yakamata yanemo hanyar dazata ringa kusantashi da yarin yarnan, dan bayaso taci gaba dajin tsoronsa, ya kalli wayarsa datake ta faman ruri yaja tsaki, ikeeram ce keta faman kiransa amma yak'i ya d'aga, dan yasan matsalarta bata wuce ta atura mata kud'iba, mai makon yad'auki wayar sai kawai yaxari mukullin mota da wayar yafice abinsa. Gidan ummy yanufa bayan sun gaisa damai gadi yay masa alkairi kamar yanda yasaba yanufi cikin gidan ummy na zaune dawata dattijuwa suna kama da ummy sosai, sunata hira abinsu, yay sallama suka amsa, ummy tace ango kasha k'amshi yay d'an murmushi yana sosa gefen kansa da key d'in mota. "Ya kalli dattijuwar nan yace" wlhy gwaggo dama kinyi zamanki anan kyaringa d'ebema ummy kewa tunda acand'imma babu abinda kikeyi. Ummy tace wlhy nima auta haka nace tunjiya nake rok'onta amma tak'i, yace " kai gwaggo dan ALLAH ki zauna damu mana, gwaggo tai dariya to shikenan karkai kuka xan zauna, cikin farinciki yaje ya rungume gwaggo, suna masa dariya. """Bayan sun lafa da dariyar yace " ummy gobe idan ALLAH yakaimu xan koma wajen aiki, gashi inada fasinja zuwa GERMANY, bansan yanda zanyi fa Juwairiyya ba""" Ummy tace"nima tuni wannan tunanin yana raina, dole sai dai anemo wata tsohuwa daxasu xauna dan ta rink'a d'ebe mata kewa. " ummy asamo mai d'an k'arfi wadda zata taimaka da koya mata wasu abubuwan. "Gwaggo tace"wannan kuma aikinane akwai wata hajja Rabi a saudiyya suka zauna da mijinta to bayan rasuwarsa saita dawo gida, to nakula xaman k'auyen bata jindad'insa tunda bata sababa, ita kawai yakamata ad'akko nasan zaku k'aru da ita sosai" Ai gwaggo duk yanda kikace dai dai ne kinga kawai saiki shirya yanxu muje mu d'akkota kema ki had'o kayanki. ummy tace wannan shawara tayi, saikuje d'in Salamatu, to shike nan yaya bari naje na shirya. Sun isa garin matazu, garinda gwaggo take kenan, kuma sun sami nasar d'akko hajja Rabi, ana kiran magriba suka shigo cikin garin katsina, gidansu ummy suka nufa, ummy tayi farincikin ganinsu da hajja Rabi, anan yabarta yatafi gida sai gobe in ALLAH yakaimu xa'a kaita gidan Sultan. "Yashiga palon da sallama, Zuwaira na xaune tsakanin kujeru ta mak'ure guri d'aya, jikinta sai rawa yakeyi, da sauri Sultan yak'arasa gareta yana fad'in Juwairiyya lafiya?? Yasa hannu ya d'ago fuskarta duk ta b'aci da hawaye, miya sameki ?? Yasake tambaya akaro na biyu, cikin sark'ewar murya tace tsoro nakeji." Ya d'agota ya zaunar saman kujera shima ya zauna kusa da ita, Juwairiyya kinga wani abin tsorone??, ta girgixa kai, kawaidai inajin tsorone, yasa hankacif yana goge mata hawayen to ya isa haka kukan yi hak'uri kiji, naje samomiki wadda zaku zaunane, in sha ALLAH daga yau baxaki sake jin tsoroba kinji, ta d'aga kai cikin sanyinta. "Kinyi SALLAH dai ko?? Ta girgixa kai alamar A'a, ya mik'ar da ita to tashi muje kiyi SALLAH ko" Har d'akinta yarakata tashiga bayi tayo alwala tafito yana zaune abakin gado yana kallonta, yanda tayi sallar ya birgeshi dankuwa gyara kad'an za aimata aciki, insha ALLAH zai nemamata school tafara zuwa, kwananan. Bayan ta idar, yace"Juwairiyya?? cikin sanyinta tace na'am, ya gyara zama, gobe idan ALLAH yakaimu wadda zaku xauna xataxo sunanta hajja Rabi, saboda yanayin aikina, yau inacan gobe inacan, gakuma binda ban tab'a sanar dakeba shine inada mata, sunanta ikeeram, yanxu bata k'asarnan tana Egypt jiyyar kakarta dabata da lfy, tokinga wataran ina gidan ta dan ba gidanku d'ayaba, kinga bazai yuwwuba nabarki ke kad'ai nasan ke yarinya ce tagari mai hak'uri, dankuwa tun aranar dana kusan tureki damota, harkikai asarar Awararki nakuma baki kud'i kika k'i karb'a sai iyana awarar shima dan bak'yaso ran innarki ya b'aci, ba k'aramin burgeni kikaiba gsky, wannan ya k'ara k'arfafamini son aurenki, gashi kuma ALLAH yabani yafad'a yana murmuhi. ""Yanzu nayanke sha warar nema miki makaranta dankema kisami ilmi na addini dana zamani, cikin tsananin farinciki ta dubeshi dan ALLAH dagaske ?? Yaune rana tafarko daya fara ganin fara'arta, ranar daya fara ganinta bata cikin natsuwarta, tunda kuma aka kawota gidansa tana cikin damuwa, cikin murmushi yace in sha ALLAH my Juwairiyy. Gabansa taxo ta tsugunna tana masa godiya, yace"miyasa kike murna haka ?? Tace" inason karatu amma ban samuba dama inna karima tace in ALLAH yayar da wataran sainayi karatu, gashi kuwa ALLAH ya yarda, nagode ALLAH yajik'an mahaifa, ALLAH yak'ara bud'i. Yaji dad'in addu"arta, dakuma mamakinta gata k'aramar yarinya sai wayo..................✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I💓U MY FAN's [10/25, 2:57 PM] ‪+234 809 777 0370‬: 29~ july~2016 💎3⃣0⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« washe gari dawuri yatashi yay shirin tafiya wajan aiki, yanufi d'akin Zuwaira tana bayi tana wankewa yay sallama yashiga, jin motsinta abayi yasa shi xaman jiran fitowarta, bayan kamar minti uku tafito, ta tsugunna ta gaidashi, ya amsa cikin sakin fuska, kiyi hak'uri 'yar aikinki tana nan zuwa munyi magana da ummy xa'a samomiki mai aiki, kanta ak'asa tace ai dama anbarsa zan iya, A'a ai aikin gidannan yay miki yawa, yafad'a yana mik'ewa bari natafi dan dawuri zamu tafi, sai gobe in sha ALLAH xan dawo. To ALLAH ya tsare ya kiyaye hanya, amin Juwairiyya yashafi gefen fuskarta, bari naje su gwaggo su na nan zuwa inagama harda ummy, ya mik'a mata kwalin waya mai k'yau ga wannan in hajja tazo xata koya miki yanda akeyi, zan Runga kira muna gaisawa kinji, ta d'aga kai ido taf da hawaye, shima yakula da hawayen amma saiya basar dan baya son sata kuka, yabata key d'in d'akinsa gashinan idan kina buk'atar kud'i kije d'akina ki d'auka kinji, yay gaba batare dayajira ce wartaba, ta Window ta rink'a lek'ensa har yaja mota yabar gidan. "Tadawo ta xauna tana hawaye, lallai rayuwa mai sauyi, idan ta tuna rayuwarta ada saitayita kuka, inda wani yace xata tsinci kanta awannan halin saita k'aryatashi, tabud'e kwalin wayar tana kallo, wayace mai kyau da tsada, ALLAH nagodemaka tafad'a tana hawaye, yanzu k'awarta Safare tanacan da innarta lallai tayi missing d'insu sosai, har inna Asabe datake bata wahala da k'annanta tayi kewarsu, jitake kamar tayi tsuntsuwa taje garesu, tanuna musu irin cigaban data samu. Sai wajan k'afe 11:15AM su gwaggo sukaxo, amma ba ummy, taji dad'in zuwansu dan harta fara jin tsoro, takawo musu ruwa da lemo, ta tsugunna har k'asa ta gaishesu, bayan sun gama gaisawa gwaggo tai mata bayanin hajja Rabi, sannan tatafi tabar hajja Rabi anan. ++++++++++++++++++ Shikam Sultan yana filin jirgi, inda abokansa sukaita masa murnanar auren nasa, bayan sun koma gefe da Nazir, Nazir yace kai mutumina angwancin ya karb'eka kaganka kuwa har wani sharyning kakeyi saboda hutu. Sultan ya hararesa kai dai wlhy d'an iskane Nazir, toni wlhy yarinyar nan ko d'aki d'aya bamu tab'a kwanaba bare gado d'aya. ""Nazir yasaki baki yana kallonsa kai wai dagaske kake?? Oh tunda muke dakai natab'a maka k'arya, aii da tausayi yarinyace k'arama yanxufa tashiga 15years. Hummm kai dai kabarta ne kawai nikam in nine wlhy bawani d'aga k'afa. Sultan yay dariya to kai dama aii sai dai addu'a ba tausayi kacikaba, kaga muje masinja sun gama shiga................✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I💓U MY FAN's [10/25, 3:00 PM] ‪+234 809 777 0370‬: 2~August~2016 💎3⃣1⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« Hummm Zuwaira ansamu abokiyar hira,, yau daka ganta zakasan tana cikin walwala,, hajja Rabi tsohuwar macece wadda tasan duniya,, dakuma saurin fahimtar matsalar mutane,, ko a saudiyya tana koyama mata yanda xasu zauna da miji,, dan tanada ilimin addini sosai,, yau d'aya data rayu da Zuwaira ta fuskanci abubuwa dayawa atare da ita,, yarinyar k'yak'yk'yawa ce,, lafiyayya rashin gatane kawai ya dakushe rayuwarta,, amma in sha ALLAH zata taimaka mata dan ganin taci ribar zaman aure. @@@@@@@@@@@ Bari mu waiwayi inna asabe,, inna asabe an baxama bin malamai da bokaye,, dan ganin ta tsige Zuwaira agidan miji,, sai asarar kud'inta take,, duk kud'in data samu a wajan bikin sai mik'ama bokaye da malama tsubbu takeyi,, humm asara yawun barci🤑. KIRA :- 'yan uwana mata yakamata ku gane wani abu,, boka ko malamin tsubbu babu abinda zasu iya yimiki,, hasalima saidai ki b'ata kiyi asarar kud'inki da imaninki,, domin babu masanin gaibu sai ALLAH,, shikan aikata asanda yaso akuma lokacin dayaso,, wanda kikaje gurinsa babu abinda zai iya tsinanma kansa bare ke yay miki,, asiri yana tasirine da ixinin ALLAH subahanahu wata'ala,, ALLAH yasa mugane,, akwai asirin dazakima duk wani d'an adam ki mallakesa,, mijine ko dangin miji ko danginki kai koma waye,, kubiyoni xan baku wanna asirin agaba,, ALLAH ya yafe mana ameen🙏🏻. +++++++++++++ Zuwaira kwance akan gado tanata faman kuka da juyi,, ga hajja Rabi tafita kasuwa dan tasiyo wasu abubuwan daxata fara gyara Zuwaira,, tun tana juyi agado harta fad'o k'asa saboda azaba,, ALLAH mai hikima saiga Sultan kamar anjeho shi,, saukarsu kenan ikeeram takirashi tace gobe zasu taho kakarta tasamu lfy,, shine yayo gida dan fara d'aukar matakin tarbarta da rikicinta. "" da sauri yak'arasa gareta, Juwairiyya lfy ?? Ina Zuwaira bata iya magana,, shima baijira amsaba ya sungumeta gaba d'aya yay waje,, sai asibiti. Asibiti ankarb'eta da gaggawa dan ganin halin datake ciki,, sun bata tai makon gaggawa,, bayan kamar 30minutes likita ya buk'aci ganin Sultan. Sun shiga office d'in likitan bayan sun zauna likita yace,, Sultan ka kwantar da hankalinka matsalarta mai sauk'ice in sha ALLAH nan bada dad'ewaba komai zaiyyi dai dai. "" cikin sanyin jiki Sultan yace"haba Dr musa yaxakace na kwantar da hankalina kana ganin yarinyar mutane rai ahannun ALLAH." Cool down my brother, kasan bana maka k'arya,, amma tashi muje ka ganta,, dan hankalinka ya kwanta,, zumbur ya mik'e tunkafin Dr musa yatashi,, har ya fice. Hankalinsa yad'an kwanta ganin ansa mata k'arin ruwa tana barci, Dr musa yace"Sultan kaje gida kaxo mata da wasu kayan dan inta farka zata buk'aci haka,, cikin sanyin jiki yace zaku kwantar damu kenan ?? Eh to in yuwwuwar hakan tazo,, xamu kwantar daku zuwa gobe in ALLAH ya kaimu,, baice komaiba ya nufi gida. Da sauri hajja Rabi ta mik'e tana tanbayarsa ina Zuwaira,, ba b'ata lokaci yay mata bayanin yanda ya risketa,, yace"" ta shirya sutafi asibitin,, yashiga d'akin Zuwaira ya d'akko mata kaya marasa nauyi kala biyu,, suka tafi. Bayan kamar awa2 Zuwaira ta farfad'o,, Sultan yana zaune kusa da ita akan gadon,, hajja Rabi na zaune akan kujerar roba,, jinta cikin lema yasata saurin kai hannu ta tab'a k'asanta,, ta tashi da saurai, hankalin su Sultan yadawo kanta,, cikin kuka tace na shiga uku jini ajikina,, Sultan yarik'e hannun nata yana fad'in jini kuma?? Hajja tayi k'arfin halin fita kiran likita............✍🏻 Kuyi hakuri masoya wlhy 2days banida lfy shiyyasa bakuga typ ba. 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I💓U MU FAN's [10/25, 3:08 PM] ‪+234 809 777 0370‬: 2~ August~2016 💎3⃣2⃣💎 💎💎💎 💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« hajja suka shigo tare da da likita,, Dr musa yakama hannun Sultan kaga zomuje office namaka bayani,, Sultan yakalli Dr musa da idanunsa dasukai jaa, yaxakace naxo muje office batare daka duba min mataba ?? Kaga karka damu xanmaka bayanine, ita kuma ta gyayara mata jikinta, yajuya yakalli Zuwaira dake ta faman kuka tana kallon hannunta dakeda jini, hajja tace" kayi hak'uri Alhaji kaje. Baice komaiba yabi bayan Dr musa suka tafi. Bayan sun isa office d'in Dr musa yacika kofi da ruwa yamik'ama Sultan, kaga malam fara shan wannan kafin namaka bayani. Ba musu Sultan yakar b'a ya shanye tas, Dr musa yay dariya kai mutumin kace dama k'ishi kakeji ?? Humm kaga ajiye wannan kamin bayanin matsalata. ""To shikenan Dr musa yafad'a yana gyara xama"" Bawani abubane yake damun matarka illa lokacin period d'in tane yayi, kuma wannan shine farkon yinta, danhaka saika kwantar da hankalinka. ""Wata wawuyar ajiyar zuciya yasaki, Dr dama haka nafaruwa?? So saima kuwa, kuma in sha ALLAH komai zaiyyi dai dai, sai kayi k'ok'arin kwantar mata da hankali itama, ga wad'annan magungunan kaje abata amma kud'an bata wani abu taci sannan. ""To d'an uwa ngd sosai,, karka damu aikinane"" D'akin da aka kwantar da Zuwaira ya nufa, har angama gyara ta tsaf, angyara gadon, tana zaune abakin gado sai faman hawaye takeyi, yajawo kujera ya zauna gabanta kinga ki kwantar da hankalinki babu wata matsala likita yace anjima kad'an xa asallamemu ma. Hajja tace nima tun d'axu nake lallashinta Alhaji nafad'a mata babu wata matsala, yasa hannu yana share mata hawaye, kinga bari naje nasa momiki abinci. Dadaddare aka sallamesu suka koma gida. "Suna isa Sultan ya wuce d'akinsa yashiga wanka,, itama zuwaira wankan hajja Rabi tasata tayi,, Sultan yagama wanka ya shirya cikin k'aramar riga tashan iska da wando iya gwuywa, yad'au ledar daya shigo da ita yafita"" Zuwaira na zaune bakin gado ta rabga tagumi, Sultan ya shiga da sallama gefenta ya zauna, yana fad'in har yanxu tunaninne dai?? Ta juyo tana kallonsa, yaune karo nafarko arayuwarta data kalli Sultan sosai, ya hura idanunta tai saurin yin k'asa da kai, ya jawo ledar daya shigo da ita yafito da always da sababbin pants gawanna kiyi amfani dashi kamar yanda aka nuna miki a asibiti,, sannnan ki kwantar da hankalinki bawani ciwone yasamekiba, jinin haila ne yazomiki. Tai shiru tana saurarensa, can kuma tace miye jinin haila ?? ""Karki damu xaki sanshi nan bada dad'ewaba, amma saikin shiga islamiyya, yanxu dai tashi kije ki saka wannan kizo ki kwanta dare yayi..............✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I💓U MY FAN's [10/25, 3:14 PM] ‪+234 809 777 0370‬: 4~ August~2016 💎3⃣3⃣💎 💎💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« a yaune ikeerama zata dawo, Sultan kwance kan gado yana sak'a da warwara,, yasan ikeeram sarai akan kishi,, ga shi kuma kishiyar taxo mata alokacin datake tsananin gudunta, yajuya kwanciyarsa zuwa rigin gine, dolene yashirya matakan xama da ikeeram ayanzu, dan tagane da da yanzu akwai bam banci,, ya mik'e yashiga wanka,, gayu yaci cikin blue na wando, da farar riga mai gajeren hannu,, ya d'ora tafkekiyar rigar sanyi jaa, saboda yanayin garin, yayi k'yau sosai,, yafito yana k'amshin turare mai dad'i. Bakowa a palon sai dai yasha gyara ga kamshi natashi,, yanufi d'akin Zuwaira, da sallama yashiga tana zaune a saman dirowan gefen gado tana game a wayarta, ta d'ago kai tana amsa masa sallamar,, yazauna gefen gadon yana fad'in lallai jiki yayai sauk'i harda su game. "Ta sakko k'asa tana dariya, ta durkusa tana gaidashi cikin girmamawa." Ya amsa yana tan bayarta lfyr ta? Tace ta warke aii,, ince dai kinci abinci?? Ta girgixa kai nak'oshi sai anjima,, A'a ban yarda ba tashi muje kici abinci kisha maganinki,, dole tamik'e sukaje, bayan sun gama yabata magani tasha. ""Yace"Juwairiyya yau matata xata dawo kakarta ta warke,, a raxane tad'ago tana kallonsa, saikuma tamaida kanta k'asa idonta cike da hawaye, yasa hannu yad'ago hab'arta Juwairiyya miyasa kike kuka?? Cikin muryar kuka tace ina jin tsoro wlhy. Ya kamo hannunta ya rik'e, kibar jin tsoro Juwairiyya in sha ALLAH babu abinda xai faru, tundama ba gidanku d'ayaba, ya share mata hawaye, kinga bari naje karfe 10:30 jirginsu zai sauka, gashi kuma goma ta yi,, ina hajja?? Cikin rawar murya tace tana d'akinta,, to idan tafito kice mata na wuce,, cikin sanyi jiki tace to saika dawo. Bayan fitarsa, ta fashe da sabon kuka,, lallai maraici yasa tana ganin taskun rayuwa,, atunaninta sauk'i yazo mata ashe shagala tayi tamanta k'alubalen dake gabanta, itakam taga takanta. Hajja dake fitowa daga d'aki, tai saurin cewa 'yarnan lfy dai ko ?? Ko jikin nakine ?? Cikin kuka tace hajja nashiga uku,, dan ALLAH kice ya maidani gida, ALLAH hajja tsoro nakeji. "" hajja ta zauna kusa da ita kinga bar kuka kimin bayani,, fad'a kukayi ?? Ta girgixa kai, yace yau matarsa zata dawo, nikuma ALLAH hajja tsoro nakeji, kinga ita 'yar birnice, kuma tayi karatu irin na 'yan birni. "" to kukan ya isa haka, ki kwantar da han kalinki,, kema mijinki yace min xai saki makaranta, kuma nayi alk'awarin koya miki duk abida baki iyaba, wlhy Zuwaira jinki nake tamkar d'iyar dana haifa acikina, nasan zafin kishi, domin kuwa adalilin kishiya narasa d'iyata d'aya tilo, ta share hawaye, karki damu tunda mijinki yana sonki in ALLAH ya yarda babu abinda zai faru, haka taita lallashinta har tai shiru................✍🏻 4~ August~2016 💎3⃣4⃣💎 💎💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« Shikam Sultan gidan ummy yanufa,, suna zaune apalo itada gwaggo suna hira, ya shiga da sallamarsa, suka amsa masa, ya russuna ya gaishesu, suka tanbayeshi iyali da hajja, yace sunan nan lfy. ""Ummy dama naxo nasanar daku yau ikeeram zata dawo,, ALLAH sarki to ALLAH ya saukesu lfy,, yace amin,, auta saidai wani hanzari ba guduba,, kasan matarka bata san da maganar auren kaba to ka nutsu ka lallasheta,, karkace zaka gwada mata k'arfi, dan kishi xafine dashi,, karki damu ummy xan kiyaye in sha ALLAH,, nan sukai ta masa nasiha, sannan ya nufi filin jirgi. K'arfe 10:30Am dai dai jirgin su ikeeram ya sauka,, ko kunyar iyayenta bata jiba tazo ta rungume Sultan, ta sumbaceshi akumatu,, nayi missing d'inka my lovely Prince, yay murmushi ikeeram baki ganin su mom naki, ta kallesu sannan tadawo da kallonta kansa to aii su suka baka da hannunsu,, ko bakayi missing d'inaba ne ?? Yay murmushi nayi mana sosai, yafad'a yana matsa hannayenta, kin k'ara k'yau matata,, tai dariya kaima aii haka ka k'ara k'yau da k'iba, ummy tana kula min dakai sosai,, azuciyar sa, yace wannan kulawar My Sweet Juwairiyyace, bata ummy ba, tajasa zomuje ku gaisa dasu mom sai mu wuce gida,, yace" kai haba basai mun rakasu gidaba?? "" har k'asa ya durk'usa ya gaida su mom,, haj maryam, kakarsu tace me gida mika tanaxar minine,, dan nadawo da kwad'ayi,, Sultan yay dariya karki damu Hajiya sai abinda kika xab'a xakici,, tunda ALLAH yasomu baki gangara ba,, aii danafi kowa banuwa, na rashin uwargida,, gaba d'aya sukasa dariya,, dadyn ikeeram yace lallai Sultan maman nawa kakeso ta gangara, sai dai idan taku ta tafi, ya nuna mom,, A'a dady aii ita da sauranta,, hajiya kuwa ta more duniyar dayawa,, nanma dariya sukayi,, kafin dady yace kaga Sultan kuyi tafiyarku gida ku huta zuwa gobe kwazo ku k'ara ganinta,, dole suka hak'ura suka tafi bayan yabama hajiya manyan ledoji guda biyu na tarba. Tunda suka iso yaga yanayin ikeeram kamar ba itaba, kamar ta canja halayenta,, kokuma ta lullub'e saboda missing d'inka datayi ba,, wata zuciya ce ke shaida masa haka. "Yinin yau agida ya cinyesa tareda ikeeram,, tanata bashi labarin xamansu na Egypt, saida magriba ya tafi SALLAH, daganan ya sub'uto zuwa gidan Zuwaira. Tana zaune a palo ita kad'ai tana kallon wani hausa film na ibro, amma tunaninta yana kan Sultan, tunda safe daya fita bai sake zuwa gidanba, ko wayarta bai kiraba duk yau,, ko lfy?? "K'amshin turarensa yadawo da hankalinta,, yana tsaye jikin k'ofa, ya rungume hannayensa ak'irji, k'afafunsa hard'e da juna, ya kafa mata manyan idanunsa farafe masu launin zaiba. Da sauri tatashi xaune tana fad'in sannu da zuwa yaushe kadawo?? Yak'araso gareta yaxa ayi kisan dawowata kina duniyar tunani,, miye damuwarki ?? Tace"bakomai naga tun safe daka fita baka dawobane kawai,, ALLAH yasa dai lfy?? Lfy lao,, kawai dai ina tare da yayarkine. Batace komaiba,, yace ina hajja?? Hajja tafito tana fad'in ganinan Alhaji kadawo?? Eh hajja, ya gaisheta,, ta tanbayesa ikeeram yace"tadawo lfy, tana gida,, yace " hajja ga Juwairiyya nan dan ALLAH ki k'ara kula min da ita,, dan yau acan gidan zan kwana,, dan ALLAH karki barta tashiga damuwa,, inason dai daita al amurane. To Alhaji karka damu, in sha ALLAH babu abinda zai faru. ""To nagode hajja,, yabata kud'i ga wannan ki ajiye ahannunki hajja saboda gudun matsala, hannu biyu tasa ta karb'a tai godiya, sannan tatashi tanufi d'akinta. Yadawo da kallonsa kan Zuwaira,, kiyi hak'uri Juwairiyya,, in sha ALLAH komai zai dai daita, nibari natafi, dare nayi ga wannan ki ajiye ahannunki kema. Ta girgixa kai kabarsa kawai nawajen hajja sun ishemu, A'a na wajan hajja da ban wannan daban, tashi muje narakaki d'akinki. Har d'aki yarakata yakuma lallashinta sannan ya tafi, itafa ba kishi takeba dan batasan ma miye kishinba,, tanajin tsoron shan wahalane kawai..............✍🏻 4~ August~2016 💎3⃣5⃣💎 💎💎💎 🎯K'ANWAR UWACE🎯 ko 🎯KISHIYAR UWA❓🎯 💚NA BILLKISA IBRAHIM📝 »« Yaukam ba k'arya Sultan da ikeeram ansha soyayya, ya yarda tayi missing nashi dagaske, shikam dama ayunwace yake,, dan haka bai zauna jiran ya huceba,, bare rabon wani ya gifta. Da safe dole yaje yasiyo musu abinci,,dankuwa gimbiyar tasa barcinta take kwasa,, saishi tadamesa da k'orafin yunwa takeji,, shikam kunyar zuwa sayen abinci yakeyi,, bakuma zai iya zuwagidan ummy neman abinciba, sai kawai yanufi gidan Zuwaira,, kamar yanda suka saba yauma gidan tsaf yanata tashin k'amshi ya shak'a ya lumshe ido,, hajja ta fito daga kichin hannunta rik'e da kula,, yace "sannu hajjarmu. Tai dariya yauwa sannu Alhaji kaine da safe haka,, wlhy kuwa hajja nine kun tashi lfy?? Lfy lao, ya iyali?? "Lfy lao wlhy,, ina mutuniyar?? Tana d'aki yanxu taje tayi wanka,, to, babu wata matsala dai ko?? Wlhy bakomai lfy muka kwana. ""To Alhmdllh"" Ya shiga d'akin tana zaune bakin gado tana shafa mai ajiki,, tai saurin xamowa k'asa tana gaisheshi ya amsa cikin sakin fuska, yatan bayi jikinta, tace ai tawarke,, ringing d'in wayarsa yadawo dashi hankalinsa,, ikeeram ce, ya d'auka, Sultan kaifa nake jira wlhy yunwa nakeji,, to yi hak'uri ganinan zuwa. "Ya kalli Zuwaira zamu sami abincin mutum biyu agidannan,, zuwaira ta amsa da eh xa'a samu,, to bani. Taje ta kawo masa kayan abincin acikin wani d'an kwando,, rufe da k'yalle. Yauwa 'yar albarka nagode miki, bari naje anjima zan dawo. Ita batace komaiba tadai bishi da kallo kawai. A palo yatarar da gimbiyar tasa tana jiransa,, kayan barcine ajikinta,, ya ajiye kwandon yana fad'in kin tashi?? eh mana kace haka, tunda katafi kabarni da yunawa. ""Humm waike randa yara sukaxo yaxakiyi ne?? Haka xan ringa bin gidajen sayen abinci" Ta ya mutse fuska,, to kai an gayama zan haihune yanxu,, duk nabi na tsufa,, abi adameka da kiran momy momy,, kasa aranka sainan da shekara 6 xuwa7 zan haihu. " kai haba wasa dai kike,kinsan kuwa yanda nakeson yara,, aiko dai sai karage,, dan kuwa nidai ayanxu baxan haihuba,, natsufa abanxa awofi,, tafad'a tana mik'ewa,, sai ina kuma,, gara naje d'aki dan nakula nema sani surutu kakeyi. Ya tab'e baki matsalarkice 'yammata nanbada dad'ewaba xan gayyaceki sunan d'ana ko d'iyata,, kimace har duniya tatashi baxaki haihuba, banida matsala da hakan...............✍🏻 🎯Bily🎯 🍀Mrs Abdus'salam🍀 I💓 U MY FAN's ?