🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya, ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANIBA KEDA ALLAH. Please idan bakida Aure ko kinkusa aureba karki karanta please ba iskanci bane aciki Amma akwai love sosai da rayuwar ma'aurata. Ina fatar za'akiyaye🙏 Wannan book yazone dawani sabon kabce me ban mamaki Amma fa sekagani zaka tabbatar sabida gani yakoriji. Bismillahirahmanirahim Book 1 Page 1 & 2 "Tafiya sukeyi cikin nutsuwa acikin wani Dan jeji daga dukkan alamu Rafi suka nufa konace gulbi inkagansu kamar wasu tagwaye Amma kallo Daya zakamusu kasan cewar batagwaye bane sedai k'awayene na Amana, Sund'anyi tafiya menisa kamun d'ayar tad'ago tana fad'ar Isseta Allah nagaji wai haryanzu bamukaiba Allah nafara gajiya nidai ko mukoma gida kawai na hak'ura da ganin maman taki.....ahankali wadda akakirada Isseta tad'ago da Dara daran idanuwanta tazubawa k'awar tata kana tabude Baki cikin wani Dan iskan sexy voice me masifar ratsa jiki tace "ayya yi hak'uri halima ai munkusa k'arasawa kecefa kikace nagaya mata zakizo kiganta yanzu idan bamuje tareba bazataji dad'iba. Takarasa zancen tana matse hannun halima sosai. Da kallo nabisu dukkansu Jin yadda Isseta ke maganar hausarta Bata bita da kyau sosai dajin yadda bakinta yake baseka tambayaba kasan bafulatanace ta'asali, shiyasa nake kallonsu. Ayadda idona sukayi tozalida Isseta seda nayi jinjinaga uban gijin talikai Daya halicci wannan kyakkyawar budurwar me cikar haiba da Kamala cikakkiyar mace Ako Ina son kowa kin wanda yarasa komai yaji ajikin Isseta abun ba'amagana babban abunda yafi birgeni atareda ita shine Dara daran idanuwanta dakuma sexy voice d'inda Allah yabata domin bawai namijiba macema idan taji voice d'inta se yabirgeta....tobawai Isseta ba halima ma ba'abaya takeba wurin kyau da d'aukar hankali abundai sewanda yagani mekaratu ka misilta kyawun way'annan y'anmatan dakanka musamman Isseta domin duk yadda zanmisilta bezama lallai kufahimtaba asalima semucinye page d'in bamu k'areba.......sunyi tafiya menisa kamun suzo bakin wani gab'ar ruwa masu yawan gaske daga dukkan alamu yankin wani tekune acikin rugar tasu idan anshigo wannan jejin. Tsayawa sukayi awurin halima na karewa ruwan kallo cikin tsoron ganin yawansu yayinda Isseta keta famar doka murmushinda yak'ara fitoda asalin kyauta na fulanin asali.....tsayuwa Isseta tagyara kamun tabud'e Baki cikin sweet voice d'inta tace maaaahhhh. Tafad'a dakarfi yadda duk seda wurin ya amsa, atakeko ruwannan suka d'auki rugugi suna torok'o ijiyar ruwan nayi sama tana dawowa alamar wani abun nason bayyana acikinsu.....arazane halima tarik'e hannun k'awar tata tana fad'ar nashiga ukku Isseta minene kikayi Hakan ? Miyasa wannan ruwan keyin Hakan dubafa kigani tafad'a duk a tsorace...kamun Isseta tabud'e Baki Tayi maga sekawai gawani katon jelar kifi Irin shape dinnan me had'iye mutane Tayo Saman ruwan kamun suyi wani k'wak'k'waran motsi sekawai ga mamallakin jelar ta bayyana wato hajo ruwa Rabi mutin Rabi kifi(🧜‍♀️) wani Irin waro Ido halima Tayi tana Munata da yatsa tanaja dabaya Tama kasayin magana gabaki d'aya jikinta ko a'ina rawa yakeyi kamar mazari, cikin wani Irin tsoro da rud'ani take fad'ar innalillahi Isseta munshiga ukku haj...kafin tak'arasa Isseta Tayi saurin rufe mata Baki tana girgiza mata kanta cikin damuwar ganin k'awar tata atsorace tace "Dan Allah halima kinutsu wannan fa mamata ce bawai wadda kike tinaniba Kuma babu abunda zata mana hasalima idan Taga wanda zecutamana bazata bariba Dan Allah kinutsu. Se yanzu halima tadanji sanyi aranta Jin kalaman k'awar tata ahankali tad'an sassauta rik'on datayiwa Isseta d'in Amma Bata saketa dukaba.......itako wannan kifanyar kallonsu kawai takeyi fuskarta d'aukeda kyakkyawan murmushi gata kamanninta yafito Sak balarabiya. Ahankali tabud'e Baki tace *MARYAMA* Baki bawa k'awarki labarin mamarki ba bil'adama bace ne? Aidakinga gaya mata bazata tsorataba....murmushi Isseta Tayi ahankali tace "bangaya mataba maahh nasha'afane wlh inata d'aukin zuwa ganinki yau kwana biyufa bangankiba. Tafad'a tana turo Dan k'aramun bakinta gaba. "Ikon Allah kwana biyu shine abun rigimar maryama? "To ai yayi yawane maah... murmushi maah tak'arayi kana tace shikenan naji yanzu ya kuke keda aminiyarki yakuma gidan naku dasauk'iko? Ta tambayeta cikin kulawa kamar batasan abunda ke faruwaba....ajiyar zuciya Isseta tasauke kana tace "babu sauki maah komai nanan yadda yake Sema abunda yak'aru Allah nafara gajiya da wannan rayuwar maah...tak'arasa fad'a idonta na cikowa da k'wallah. "Humm kiyi hakuri maryama komai nada lokacinshi Ina gaya Miki akwai ranar da za'ayi walk'iya agidanku ranarda kwaizefashe me masifar wari ranarda Zaki banbace tsakanin Dede da ba dedeba abunda zan gayamiki ayanzu shinedai wanda nasaba gaya Miki shine kiyi hakuri Kuma ban yadda kiyiwa kowa rashin kunyaba agidanku kinjiko Amma bance kibari atakakiba. Nisawa Isseta Tayi kana tace to maah kid'auki mataki akansu mana...Humm maryama kenan zan d'auka Amma kamar yadda nake gaya Miki komai nada lokacinshi kijira lokaci Yana zuwa dazan dauki matakin kinji y'ar albarka.....to shikenan maah. Tafad'a tana murmushi...itama wannan kifanyar murmushi Tayi ganin Isseta tasaki ranta kana takarabo tamannawa Isseta kiss agoshi Kuma tayiwa halima datayi mutuwar tsaye ganin Rabi mutin Rabi kifi na magana agabanta. Amma wannan kiss da maah tayimata yadawo da ita duniyarmu...sedai ta makara domin lokacinda tadawo hayyacinta tuni maah ta nutsa cikin ruwa har sund'auki rugugi kamar yadda sukayi daga farko. Hakan yasa tak'ara k'ank'ame Isseta sosai domin ita kam haryanzu a tsorace take......wannan ruwan kuwa suna gama rugugi suka koma normal yadda suke kamar babu wani abunda yafaru yanzu acikinsu. Rik'on hannun halima Isseta Tayi sukanufi gun wani dutse inda suka samu kud'i masu yawa awurin duk'awa Isseta Tayi tad'auka domin tasan maahh d'inta ce ta ajiye mata kamar yadda tasaba....itako halima da kallo kawai takebin Isseta Amma takasa cemata komai ahakan suka dauko hanyar komawa gida. Lagos Acikin katafariyar unguwarnan wato Banana island wani mahaukacin gidane me d'aukeda tangamemen gate wasu Dalla dallan motoci suka nufo cikin azababben gudu kamar zasu tashi sama suna zuwa kofar gate d'in ya wangale kanshi suka kutsa hancin motocin aciki....wuri suka samu a perking space d'in da'akaware domin ajiye motocin, seda suka gama dedeta tsayuwarsu kana sojojin dake ciki suka shiga dirowa ahanzarce suna nufar d'aya motar tareda kamewa wuri daya akusan motar alamar girmamawa ga wanda keciki. Wanda yayi nak'arsheda fitowone yazo cikin hanzari yabude bayan motar tareda sarama wanda keciki...Amma abun mamaki ko motsi wanda kecikin motar beyiba kamarma bakowa acikinta, kusan minti 20 suna ahakan sa'annan yazuro kafarshi fara sol med'aukeda Zara Zaran yatsu awaje Yana sanye da takalmi plate black color wanda sukayi mishi kyau sosai. Kusan minti 3 kamun yak'ara zuroda d'ayan sa'annan yafito gaba dayanshi. "Wow masha Allah 😱watafarakallah bi'ahasanilkhaliqeen, shine abunda yafito daga bakina domin wannan bawan Allah yacika kyakkyawan mutin duk inda kyakkyawa zeje to yazarta Hakan. Farineshi sol med'aukeda blue eyes manyan gaske masu matuk'ar kyau da d'aukar hankali, yanada hanci sosai masha Allah ga yada wani kaya taccen saje wanda yayiwa kyakkyawar fuskarshi k'anwanya yazo har zagayen Dan k'aramun bakinshi med'aukeda rite lips se makarkata sukeyi daga ganin yanayinshi base katambayaba kasan akwai abunda ke damunshi domin kallo d'aya zaka mishi kasan bashida lpy. Yana sanyi cikin kakinshi na sojoji wanda yayi masifar yimishi kyau kamar Dan fatarshi akayisu......cikin sassarfa yanufi cikin karafaren general parlor gidan batareda yabitakan yaranshiba daketa famar yimishi sannu.....captain Jameel ne kawai yabi bayanshi d'aukeda laptop dinshi da wayoyinshi. Shiko Yana shiga perlor ya haura sama inda pert dinshi yake.....wasu manyan mata dake zaune a perlor wanda zasukai kimanin shekaru 45 suka bishida kallo cikin mamakin wannan shigowar tashi....kamun suyi wani yunkurinne captain Jameel yashigo Yana gaidasu cikin girmamawa....ba wadda ta amsa Sema d'ayar dake fad'ar "Jameel lpy kuwa naga son yashigo ahakan kodai bashida lpy ne? "Cikin nutsuwa captain Jameel yace "wlh bashida Hajiya umma inagama dakyar ba cinwonshine kesan tashiba Kuma ba yadda bamuso muwuce dashi hospital ba Amma yak'i. "Innalillahi wa'innailaihi raji'un tafad'a agigice tana mik'ewa tsaye tareda haurawa Saman benen....itako dakyar Baki kawai tatab'e kana tace Allah yabashi lpy. "Ameen mama cewar captain Jameel Shima Yanabin bayan Hajiya Umma....da kallo mama tabisu tana yamutsa fuska kafin tamik'e ahankali tanufi bedroom d'inta....! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Lbari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book 1 Page 3 & 4 "Captain Jameel kuwa abakin kobar bedroom d'in wannan matashin yasameta sefamar nocking takeyi Amma fir yak'i bud'ewa cikin alhini takalli captain Jameel idonta dahar suncikoda k'wallah tace "yak'i yabud'e Jameel bansan miyake damun *NAJEEB* ba sam bayasan zuwa asibiti aduba lafiyarshi Kuma yasan yadda ciwonnan yake masa narasa yazanyi dashi Jameel banasan wani abun yasamu yarona tak'arasa zancen tana sakin marayan kuka.....cikin damuwar da takasa boyuwa afuskar captain Jameel yace kiyi hakuri Hajiya Umma insha Allah y'allab'ai zesamu lpy addu'arki yake bukata ayanzu ba kukankiba.. Suna cikin wannan tsayuwar ne baba inno tashigo parlor nashi wato me aikin Hajiya Umma. Gaidasu Tayi cikin girmamawa kana tace Hajiya kizo inji alhaji Yana part dinshi yadawo....to ganin tafad'a tareda kallon captain Jameel tace "please Jameel D'an Allah kak'ok'arta koza'asamu yabud'e bedroom d'innan. "To Hajiya Umma insha Allah....juyawa Tayi tanufi part d'in alhaji yayinda captain Jameel ya ajiye kayan ogan nashi akan dining table kana yad'auko wayarshi yashiga Kiran doctor ziyad abokin NAJEEB d'in. Acan cikin bedroom d'in kuwa Yana shiga ya core kayan jikinshi yafad'a bathroom domin jiyakeyi kamar ana yankan Naman jikinshi ana zuba mishi wuta Sam yakasa samun nutsuwa se gumi ke tsafo mishi tako'ina ajikinshi...wanka yayi cikin azabar dayakeji wadda shikadai yasan halinda yake cikin kamun yafito daureda towel a k'ugunshi yazube akan bed d'in Yana mayarda numfashi gabaki d'aya jiyakeyi kamar ranshi zefita cikin mayuwacin hali yake juyi akan makeken gadon nashi Sam yarasa mike mishi Dad'i gabaki d'aya duniyar tajuya mishi baya idan wannan ciwon nashi yatashi jiyakeyi kamarma ba'ahaifeshi awannan duniyar ba domin komai da kowa b'ace mishi yakeyi baya Gane kanshima balle wani abun, addu'a ma baya iyayi domin besan ta'ina ze faraba....shiyasa be bud'ewa Hajiya Umma dakinba dudda Yana jinta Amma Sam baze iya tashiba. Acan part d'in alhaji kuwa wanda yaranshi ke kirada Abba Hajiya Umma ce zaune agefenshi tana yanka mishi kayan fruit d'inda tad'auko mishi seda tagama yankawa tsab kana ta'ajiye mishi agabanshi. Murmushi yayi kamun yad'auka kana yace ngd sosai y'ar albarka. Itama murmushin tamaida mishi kamun tabud'e Baki cikin damuwa tace "alhaji son nefa yadawo gida ba lpy Kuma ga dukkan alamu cinwonshine yatashi Amma yarufe kanshi a d'aki Kuma nayi nayi yak'i yabud'e please kayi wani abun akai.....tinda Hajiya Umma tafara magana idon alhaji sahabi nakanta hartakai karshe...apple yasaka abakinshi kana yace "Allah yabashi lpy, yafad'a cikin ko in kula...marairaice fuska Hajiya Umma Tayi tace Ameen alhaji Amma please kayi wani abun karfa Azo wani abun Kuma yasameshi bazeyu mubarshi ahakanba, Dan Allah....katseta alhaji sahabi yayi batareda yabari ta k'arasa fad'ar abunda takesan fad'a ba cikin had'e fuska yace "Kinga Jamila banasan damuwafa idan damuna kikazoyi to kikoma bedroom d'in nashi can ku k'arata haba kinzo kinwani dameni shidin yarone k'arami dabaze iya nemawa kanshi maganiba se anwani kama lallab'ashi? Banasan shirme wlh aikin banza Kawai. Shiru Hajiya Umma Tayi kamun tashare k'wallar idonta tana fad'ar Allah yahuci zuciyarka tak'arasa zancen tana me zuba mishi furardata dauko a glass cup. Gombe Tin ahanya suka rabu itada k'awarta halima domin bayadda batayida halima ba akan takarbi kudin da mamanta ta ajiye musu Amma halima taki acewarta tafita bukatarsu sabida Hakan bazata karb'aba, wannan dalilinne yasaka Isseta yin fishi tatafi abunta...tin abakin kofar shiga soron gidan take jiyo hayaniyar mutanen gidan nasu kamar zasuci kasuwa, cikin d'ar,d'ar tanufi cikin gidan gabanta na fad'uwa....gabaki d'aya a tsakar gidan tasamesu tsai'tsaye kowana fad'ar albarkacin bakinshi yayinda mamansu Yah balah se masifa takeyi tana mita kamar zataci babu, tana hango shigowata agidan Tayo kaina tana "yawwa tsohuwar Muna fuka gatanan tadawo daga gidan uban waye kike? Wato shine kika d'aukemun kud'i kika shiga yawon banzarki ko? To wlh Baki Isa yau senaga wanda yatsaya Miki agidannan banza barauniya. Tafad'a tana janyoni kamar tajanyo kayan wani tashiga jibgata tako'ina tana fad'ar wlh senayi maganinki agidannan maryama tinda ke bakida Imani yoshe za'akawomun adashen mutane wai kizo ki kwashe sabida maita da bakin hali irinnaki. Ihu nakeyi Ina Neman d'auki amma babu wanda yakulani....Sema cewada iyya hassi Tayi daki y'ar banza wata kila ta fiddo Miki abunki shegiya mekamada aljana. Hawwa ce Tayi tsaki tana shifewa dakinsu domin duk itace babbar yayarmu agidan Kuna y'ar iyya hassi ce. Cikin takaici mama salmu tace wai minene hakan Yaya ? Kinsamu yarinya kina duka Hakan sekace baiwa tukunna ma wayaga lokacinda tad'auki kudinki? Haba arikayin Abu babu adilci aciki. Tafad'a tana fincikeni daga jikin mamansu Yah balah da se haki takeyi kamar Tayi dambe da sa'arta. K'wafa mamansu Yah balah tayi tana shigewa dakinta batareda Takoma cewa komaiba domin tana Dan shakkun mama salmu sabida batada mutinci kowa Bata dagawa kafa agidan.....itako mama salmu ajiyeni kawai Tayi acikin barandar narakub'e agefen dakinmu kamar wata marainiya wadda batada kowa aduniya Ina famar kukana domin wlh jinakeyi kamar da rodi aka dakeni.....mama bintu ce tafito daga kicin dinmu hannunta d'aukeda kwanon abunci ta'ajiyemun batareda tace komaiba domin ita kuwa idan za'atada gidanmu da yakin duniya bazatayi maganaba hasalima yi zatayi kamar babu acikin gidan wannan shine halayyarta. Dagowa nayi Ina kallon bayanta domin tuni Tayi tafiyarta tana ajiyemun abuncin ko waigoni batayiba.... k'wallar idona nashafe kana namik'e ahankali nad'auki abuncin nawa nafice daga gidan dudda cewar jikina Namin mugun ciwo sabida dukan danaci agun mamansu Yah balah Amma ahakan nabar gidan...tafiya nakeyi kaina akasa Ina tinanin rayuwata jefi jefi nakan share k'wallar idona ahakan harna baro unguwarmu Nazo wani kangon gida nashiga.....azaune nasameta ko yau kamar yadda nasaba ganinta tasaka y'ar tsana agaba tana kallo. Zama nayi akusanta tareda dafata cikin tsoro domin haryanzu nakasa sabawada ita duk tsawon lokacinda nadauka atareda ita...dagowa Tayi tana duban maryama d'in kyakkyawar mata kamar bala rabiya Amma kallo d'aya zaka Mata kagane cewar mahaukaciya ce...da kallo tabi maryama ganin yadda fuskarta Tayi jajir dudda batada hankali Amma tafahimci yauma fatar maryama ta canja kamar yadda take ganin sauyin atareda ita lokuta da Dama, bace komaiba domin Bata magana sedai idonta suncika tab da k'wallah. Ganin Hakan yasa maryama k'ak'alo murmushin dole tana Dora mata abuncinda takawo mata akan cinyarta.....Aiko ba musu tadau zataci cikin sauri maryama tarik'e nata hannu kamun yad'auko ledar ruwa d'aya dake gefenta wanda taka ajiyewa matar tad'auka tawanke mata hannunta sa'annan tasaketa...Aiko cikin sauri tahaucin abuncin hannu baka hannu kwarya. Itadai maryama tana kallonta seda tacinye tass kana tad'ago tana kallon maryama d'in...itako wasu wuran tad'auka tabata Tasha tak'ara wanke mata hannunta. Bayan tagama ta mik'e tashiga gyara mata wurinda take zaune domin kullun tazo seta gyara mata wuri dudda cewar ba b'atawa takeyiba domin kullun tana zaune ne wuri d'aya maryama ce kawai ketadata idan ta fahimci tana tareda wata bukatar tashiga ban d'aki seta kaita can wani jeji idan tagama bukatar ta seta gyara mata jikinta tamaidata...wannan shine rayuwar maryama da wannan mahaukaciyar. Seda tagama gyara mata komai tsab kana tad'auki kwanon data kawo mata abunci Tayi tafiyarta ganin Tayi bacci....Koda Takoma gida kowa na dakinshi Hakan yasa tanufi nasu d'akin itada y'anmatan gidan Koda tashiga anty hawwa na kwance itada anty bilki da mejidda se zuwaira dake homework yayinda zubaida keta famar Danna wayarta....sallama kawai nayi tareda nufar y'ar tabarmata dake bayan gabun d'akin. bawanda ko yad'ago ya kalleni acikinsu balle nasaran zasu ansamun. Bandamuba domin idan da sabo nasaba da wannan halin nasu Dan dukkansu basuda kirki garama zubaida wani lokacin Muna Dan mutinci da ita itama ba koyosheba...jakar kayana najanyo nashiga fidda zanen da zan Daura domin wanka nakesanyi, seda na fidda zanen kana nashiga cire kayan jikina nadaura zanen. Hijab nad'auka kafin nasaka naji Anja wani Dan iskan tsaki...bance komaiba Kuma banjiyoba domin nasan kowacece tayishi Kuma bawai sabon Abu bane agun anty hawwa muddin zan cire kaya agabanta setayimun tsaki...nidai banbi takantaba nad'auki abunda zan buk'ata nabar d'akin. "Shigiyar yarinya ni wlh haushi take bani yarinya kamar aljana ga kyau gayanda Maza keso komai ta had'a gawani Dan iskan sexy voice kamar da gayya takeyinshi. Anty hawwa tafad'a cikin Jin haushin maryama d'in....dariya anty bilki Tayi tana fad'ar nikuwa Kinga birgeni takeyi wlh domin za'ahuta ajikinta wannan kayan alatun nata ai ba'abarinsu Hakan ni wlh a duk lokacinda naganta jinake kamar na turmusheta way'annan nonuwan nata bala'in birgeni sukeyi wayyo kayan Dad'i tafad'a cikin shauk'i....tsaki anty hawwa tak'ara yi kamun tace aike aikinki kenan kwadayin mata kedai Allah ya shiryeki wlh bilki...dariya sosai anty bilki Tayi kana tace amin shirin jigida wanda baya katsewa, tana gama fad'ar Hakan tamik'e tareda kashe fitilar d'akin...cikin sauri mejidda tace "wayyo anty bilki homework fa nakeyi....eh nagani ki ajiye hadda safe domin bacci zamuyi inkuwa bazaki ajiyeba kikoma d'akin mama bintu kiyi...shiru jidda Tayi Bata Kara cewa komaiba domin tasan datayi magana zataci najaki agun antys d'in nata Hakan yasa Doli ta haura kan tata katifar ta kwanta....ita kuwa anty bilki tana haurawa kan katifarsu ta fad'awa anty hawwa tareda kama duka breast d'inta tarik'e tana sauke numfashi atakeko anty hawwa ma tararumi bakin anty bilki daganan suka shiga shek'e ayarsu suna gurnani kamar wasu mayu, ahakan maryama tashigo tasamesu.....! Hummm wannan wanne Irin ahaline?🤔 To baradai muje zuwa maybe agaba zamu fahimta☺️ Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book 1 Page 5 & 6 "Wurin kayanta tanufa da lalabe domin sunyiwa d'akin d'ib bakaganin ko tafin hannunka, sewani D'an iskan Nishi sukiyi suna sambatu Irinna iskanci domin sunyi Nisa acikin duniyar abunda sukeyi duk sun haukata juna..... k'wallar data zubowa Isseta tashare domin idan da sabo tasaba dajin wannan mugun abun sedai ba yadda zatayi dasu yau ace gaka zaune aguri ana aikata bad'ala Kuma ba yadda ka'iya ai abun daciwo sedai tanayiwa Y'an uwan nata fatan shiriya dudda batasan ko suwaye ke aikata hakanba daga cikinsu.....kayanta talaluba tasaka kana takwanta zuciyarta a tunkushe. Legos Banana island Captain Jameel nanan azaune Doctor ziyad yashigo parlor tareda Munir k'anen mejo najeeb d'in.... captain Jameel naganinshi yamik'e dasauri Yana fad'ar yawwa doctor k'araso kaga yakamo hanunshi suka nufi k'ofar bedroom d'in....Amma fa tana anan yadda take domin dai koyanzu y'ar gidan d'azunce sabida bugun duniya sunyi Amma najeeb yak'i bud'ewa...Hakan yasa doctor ziyad kallon captain Jameel cikin jimamin wannan abun yace "captain Jameel kasan waye mejo dakafiyar tsiya tinda yak'i yabud'e bedroom d'innan tobafa ze bud'e bane abunda yafi kawai muyi hak'uri har lokacinda yaga damar bud'ewa tinda bawata mafitar. Hakane doctor Amma narasa Gane kan wannan abun ace mutin bashida lpy ciwo me had'ari Irin wannan Amma baze bari adubashiba? "To yamuka iya halin Yaya najeeb seshi wlh ninarasa yazamiyi dashi cewar Munir d'in. "Yaya Munir gashi inji mama tace kusaka wannan kubud'e bedroom d'in. wata matashiyar budurwa wadda bazata wuce 22 year ba tafad'a tana mik'awa Munir spea key...murmushi Munir da captain Jameel sukayi atare kana Munir yakarb'i key d'in tareda cewa yawwa Ummi kin kyauta wlh. Yana gama fad'ar Hakan yashiga bud'e bedroom d'in ita kuwa Ummi tabar part d'in. Yana bud'ewa suka kutsakai aciki ai arud'e suka k'arasa kanshi ganin yadda yake d'aukar Rai gabaki d'aya yafita hayya cinshi idanuwanshi sesun kafe sukoma bud'ewa Sam besan wake kanshiba....cikin tashin hankali suna shika maimaita innalillahi wa'inna,ilaihiraji'un kamun doctor ziyad yace su d'aukoshi suje hospital...shiko Munir tuni yarusheda kuka ganin yadda yayan nashi Yakoma lokaci d'aya....ahakan suka d'aukoshi sedai abun mamaki ko bedroom dinshi Basu fitaba yabud'e idonshi dasuka mishi nauyi jinshi kanannad'e ajikin mutane yasakashi kiciciniyar sauka daga jikinsu...tsayawa sukayi sunabinshida kallon mamaki kamar bashine yanzu yake kamar gawaba abundai kamar meshafar aljanu🤔 kamin wani dagacikinsu yayi magana harya sauka daga rik'onda suka mishi cikin wani shegen cool voice me wuyar saurara yace "what's run with me? Dazaku d'aukoni Hakan kamar wani jinjiri? Yafad'a Yana yamutsa kyakkyawar fuskarshi.....dukkansu da kallo suka bishi Baki sake Amma rasa wanda zeyi karfin halin yin magana acikinsu. Shiko ganin sunkafeshida idone yasakashi komawa kawai bathroom dinshi Yana Jan tsaki ganinshi dagashi se towel gashi sunshigo mishi d'aki babuko sanarwa🤣 (nikuwa nace haba y'allab'ai mejo Ina batun wata sanarwa kaida suka samu gawa tabara Amma harkasamu Baki ayanzu? Bawai towel ba Aiko atsirara sukasameka basani zakayiba🤣🙈) Da kallo kawai suka bishi Baki a sake seda yashige warshi bathroom kana doctor ziyad yasauke ajiyar zuciya Yana fad'ar "a gaskiya wannan ciwonna mejo akwai rikitarwa da mamaki acikinshi Abu kamar shafar ajanu? "Humm aini nama rasa mizance domin Ina ganin Irin Hakan ataredashi Amma yau kam abun yafara bani tsoro cewar captain Jameel....shikenan ba abunda zamuyi mishi ayanzu kam se addu'a Allah yabashi lpy. To Ameen y rabbi suka fad'a suna k'ok'arin barin d'akin. Inda Munir kuwa yasamu wuri yazauna Yana jiran fitowar yayan nashi. A parlor k'asa suka samu Hajiya Umma zata shiga kitchen cikin hanzari ta taresu tana fad'ar yak'i bud'e k'ofar ko Jameel? "Dan murmushi captain Jameel yayi kana yace wlh Yama warke Hajiya Umma yanzu idan kika ganshi bazakice yayi ciwoba...Ido tad'an zaro kamun tasauke ajiyar zuciya tana sakin murmushi cikin farin ciki tace Kai masha Allah Amma Abu yy kyau to Dr wai mike damunshine Hakan? "Nima wlh bansaniba Hajiya Umma domin ciwon mejo kamar me shafar aljanu Hakan yake. "Hakane doctor nikaina abun nabaki mamaki Amma dudda Hakan adubashi please kaga se musan ta Ina zamu fara Taron matsalar ko yakukagani. "Eh zancenki gaskiya ne Umma Amma kinsan baze tab'a yadda adubashiba muddin Yana cikin nutsuwarshi sedai kawai muyi hak'uri tareda yimishi addu'a Allah yabashi lpy..... numfashi tasauke mik'arfi cikin damuwa tace shikenan mun gode doctor Jameel kutsaya kuci abunciko? "Aa Hajiya Umma nima gidan zanshiga yanzu. "To shikenan asauka lpy tafad'a tana shigewarta kitchen d'in. *DABAZATA NAKETAKAWA* 💃💃 Hajiyataa Ina MATA Ina Muna MATA Ina MAZAN suke ba Muna MAZABA??? Ina Maza masu famada matsalar MAZAN taka k'ank'ancewar gaba ko saurin inzali (matsalar sanyi ko zak'i matsalar istimna'i ko sanyin jikin mace ne agareka munada sahihin maganin kowacece Irin matsace tajikin namuji uddin hajiyarka ba mutuwane Tayi gabaki d'aya ba to zamu tadata da yadda Allah kaida kanka sekayi mamaki.💪 Manyan mata maganin k'anana kugarzayo domin samun mazajenku ahannu harmada danginsu🤷 1, munada gumbar tururuwa bini adole💃 2, munada daddawar bitalmali wadda Zaki bawa kowa domin dauke Ido dakakanki ko megidanki🤷 3, munada gumbar Madara domin ni'ima ga Dad'i ga aiki kamar engine 💃gamata wanda basuda wadatar ni'imar jiki Zaki samu ruwa sosai ajikinki kamar k'orama idan kikayi release kuwa kamar ankunna panpo🙈 4, munada lalata gindin kishiya / gakuma hayak'i kurce💃 5, munada maganin hips breast kiba & skin.💃 4 in 1 6, munada maganin karfin Maza kala'kala akwai wanda zesaka namuji yayi 2 horse ajikinki💪 7, munada roba body ga budadd'iyar mace ko wacce tacika matsewa da yawa. Munada gumbar me Yasin munada mlm me kabbara. 8, munada shed'aniyar gumba munada gari me aha d'in alatsine, munada maganin infection namasu matsala sosai Kuma munada normal infection kamarna kowa. munada ingantattun magunguna nakece Reni Hajiya & alhaji gyara shine kowa bawai iya mataba harmada MAZAN domin seda lpy zaku nemi MATAN🙈 ga duk me bukatar wannan kaya namu ze iya tuntub'ar wannan nomber 👉07037092176 or 09112799371 on WhatsApp or call. Lafiya jarice💪💃 Yana fitowa daga bathroom d'in yaga Munir kad'ai zaune abakin bed dinshi Yana Danna wayarshi...Jin motsin fitowar mejo d'in yasakashi d'agowa cikin sauri yans fad'ar Yaya najeeb yajikinka? Kaji sauki sosai? Dan yamutsa fuska najeeb d'in yayi ahankali Yana shafa manshi seda yagama yafesa turarukanshi masu sanyin kamshi kana yad'ago tareda fad'ar alhmdllh daga Hakan yanufi wardrobe dinshi. K'ananun Kaya yad'auko Nashan iska kana yadawo bakin bed d'in ya'ajiyesu....da kallo Munir kebinshi har yad'auki boxes dinshi zesaka se alokacin yad'ago tareda makawa Munir harara Irin kadaneni da kallo d'innan...Dan murmushi Munir yayi kamun yace haba yah najeeb nifa kanenka ne kawai inaso nasan lpyr ka ne domin wlh my tsorata. "Kafeshida Ido najeeb yayi kafin yasauke ajiyar zuciya cikin cool voice dinshi meshiga jikin y'anmata yace "hum tinda kana k'anena se akace sekaga tsiraicinako? Tinda ga sa'arka. ",Ohh yah najeeb nifa namujine minene Dan kasaka kaya agabana shine zanga tsiraicinka haba yah najeeb dukkanmu fa d'aya ne. Yak'arasa zancen Yana murmushi. Da kallo najeeb yabishi cikin mamakin furucinshi wai dukkansu d'aya ne ko uban waye yagayamishi Hakan oha, "wata muguwar harara kawai yake jifanshi da ita batareda yak'ara cewa komaiba...Hakan yasaka Munir Shanjinin jikinshi cikin sauri yamik'e yabar d'akin Yana y'ar dariya domin yasan halin yayan nashi tabbas yatsaya zesha najaki. Shikuwa seda yagama shiryawa tsab cikin wando blue da farar Riga mekaramin hannu wanda tafitoda asalin kirarshi ta k'ak'k'arfan namuji, gaskiya mejo najeeb kyakkyawa ne bak'arya......fitowa yayi cikin takonshi na izza da takama ya'iso general parlor gidan inda yasamu mama da Ummi yarta kenan suna kallo daga dining Kuma Hajiya Umma ce da mansura se Munir da siyana. "Good evening mom yafad'a atakyaice... d'agowa mama tareda fad'ar yawwa najeeb ya jikin naka? "Alhmdllh. Inawuni yah najeeb y jikinka? Cewar Ummi. Seda yakusa kaiwa dining d'in kana yace "alhmdllh Ummi jeki gyaramun part d'ina.. okay kawai tace tamik'e tareda haurawa Saman domin ciki umurnin yayan nasu. Good evening Hajiya Umma, yafad'a ahankali Yana zama d'aya daga cikin kujerun inda mansura taja mishi.....batace mishi komaiba se murmushi datayi kana takarabo kusanshi tareda dafa kanshi ta d'ago fuskarshi dakyau tareda manna mishi kiss asaman lips dinshi tana murmushi tace "my lovely son kaji sauk'i y jikin naka? Tafad'a tareda Dora kanshi akan cikinta daganan tsayenda take.....shidai bece komaiba Sema Hankey dinshi dayasaka yad'an goge lips dinshi kana yace alhmdllh...sukuwa su Munir da siyana harma mansura bawanda yace komai domin inda sabo sunsaba da wannan halinna Hajiya Umma muddi zatayi magana da yayan nasu to seta sakashi ajikinta Kuma yimishi kiss asaman lips ba sabon Abu bane agaresu sedai idan so Dari zatayi mishi kiss d'in tofa ze goge bakinshi na iya wannan adadin Kuma bazata fasaba dudda tafahimci bayaso. siyana ce tataso tazauna akan kafafunshi tareda dafashi tace "yah najeeb wai inji anty juwaira k'awar anty Ummi tace tana gaidaka....kafin mejo najeeb yabata amsa cikin fad'a mansura ke fad'ar ita juwaira miye had'inta da Yaya najeeb dazata gaidashi eye? "Ikon Allah toke miye naki aciki inaruwanki kibari wanda akegaidawar yabata amsa nama, cewar Munir....shikuwa mejo najeeb d'agowa yayi ahankali yawatsa musu lulu blue eyes dinshi masu firgita yam Maza kana yamayarda duban shiga siyana yace...! MEJO NAJEEB nakud'i ne akan nera 500 kacal game bukatar complete dinshi kuwa 1k ne domin complete ne angamashi. Idan kin shirya biya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉09112799371 on WhatsApp or kikira wannan nomber 👉 07037092176 🙏 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book 1 Page 7 & 8 "Ina amsawa jeki shirya mufita shopping kinjiko angel. "Yawwa yah najeeb zekaini shopping tafad'a cikin murna tanayi bedroom dinsu....Baki mansura tatura gaba tareda dukarda kanta k'asa tana k'uk'unai bahalin fitoda magana afili Tasha jibga agun big bro d'in nasu. Munir kuwa murmushi yayi aranshi yace Dede kenan indai yah najeeb ne zakiyiwa kaud'i rabonki Shan duka. Itadai Hajiya Umma batace musu komaiba Sema saving d'in najeeb datakeyi...ahakan siyana tadawo sanyeda baby hijab d'inta tana tsalle......mik'ewa yayi kawai yad'auketa batareda yako Kalli abuncinda Hajiya Umma tazuba mishiba yayi hanyar fita perlor, cikin sauri Hajiya Umma tace "son abuncinfa Hakan zaka fita Bakici komaiba kanabin shirmen siyana ko? "No Hajiya Umma zamu dawo yanzu yafad'a tareda ficewa daga parlor. Gombe Garina wayewa duk sukafito yaran gidan Dama kowa da asuba yake tashi sedai idan mutin yayi sallah Yakoma yayi kwanciyar shi Amma fa Banda Isseta domin duk abunda akeyi na gidan dasafiyar itace keyinshi...bayan sunyi sallah dukkansu kowa Yakoma ya kwanta yayinda Isseta tashiga sharar gidan bayan tagama ta had'a wanke'wanke tanacikinyine mamansu Yah balah tafito daga dakinta tana wani Harare Harare bakin panpon tanufa inda Isseta ke wanke kwanukan tana zuwa taduk'a tad'ibi ruwa seda tagama dibarruwanne zata d'auka tabanke Isseta dakarfi seda tadursune akasan wurin cikin ruwan datake wanke kwanukan...ihu tasaki dakarfi Jin yadda k'ugunta yadaki kan panpon. Tsaki Tayi kawai tazagata tana fad'ar shegiya mekamada aljana...ihunda Isseta Tayi shine yayi sanadiyar fitowar mutanen gidan ciki kuwa hadda abbansu dashigowarshi kenan. "Kee maryama lafiyarki kuwa kikeyiwa mutane ihu tinda safe miyafarune? Abbansu yatambaya. Kafin Isseta Tayi magana cikin sauri iyya hassi tace haba mlm aidagani kam wani abunne yasameta mutin na ihu haka kawai kiladai zamewa Tayi domin nahango fad'uwarta Ina bakin k'ofa. Tak'arasa zancen tana k'ok'arin tada Isseta d'in. "Ash,Sha to sannu kinji kiyi hak'uri cewar Abba yanayi gaba abunshi. Abba na d'agawa daga wurin iyya hassi tasake jefarda Isseta tafad'i secikin ruwan dake zube k'asan wurin. Tana fad'ar shegiya Allah yak'ara ai wlh Dama ba bankeki Tayiba datasani durmuya kanki Tayi aruwannan sekin sheka barzahu. "Ai sekizo kikasheta d'in tinda bazuciyar Imani cedakuba Muna furcin banza da bad'agata zakiyiba miyasa kika nuna tausayawarki gareta agaban idon mahaifinta seda yad'aga Zaki wani fitoda asalin halinki muguwar mace me fuska biyu. Mama salmu tafad'a cikin Jin haushin iyya hassi d'in.. itama harara tabanka mata kana tace Humm adeyi mugani idan Tusa nahura wuta aikema bason nata kikeyiba. "au haba tobara Nazo sekinanamun wanda kesanta d'in acikinku tafad'a tanayowa kan iyya hassi....aicikin sauri ta fad'a d'akinta batareda banko k'ofar tace sedai kiyida wani badainiba wlh....Humm dakitsaya seki nunamun ai....jiyowa Tayi kan Isseta tana fad'ar sekitashi kigyara jikinki kinzauna suna gasa Miki Aya ahannu kinayiwa mutane kukan banza, tana kaiwanan azancenta tashige nata d'akin. Ajiyar zuciya mama bintu tasauke kana tanufi kicin d'insu Dama itace Tayi girki jiyada dare Kuma yanzu itace zatayi na safe, Hakan yasa tad'ora ruwan zafi kawai tashiga had'a kayan abuncinta harseda ruwan sukayi zafi kana tad'auko bokitin k'arfe tajuye ruwan tafito tareda d'aga Isseta domin tind'azu Bata ko d'aga daga inda takeba, seda tamik'e tsaye kana takai mata ruwan bayi tace "jekiyi wanka daga Hakan takomawarta kicin....Hakan tashiga wanka tana kuka tanayi garta gama sa'annan tafito. Dakinsu tashiga inda tasamu yayun nata na aikin Nasu wato less sunrufe ko Ina kamar yadda suka Saba sedai rashin sanin shigowarta yasakasu yin abun dasafe domin idan zasuyi dasafen sekowa Yakoma bacci sabida kosunrufe ko Ina d'akin bazeyi duhu yadda sukesoba sabida ba dare bane, itako sunsan batashigowa seta gama duk abunda takeyi awaje Dan harsugama iskancinsu Bata shigoba yauko abun yazoda sab'anin. Ido Isseta tazaro ganin anty bulki d'are,d'are akan anty hawwa tasa breast d'inta abaki tana Sha ga hannun anty hawwa acikin gaban anty bulkin se Nishi sukeyi da gurnani, toshe bakinta Tayi ganin kuka naneman sub'uce mata domin su Sam basusanda shigowarta ba sabida sun lulu wata duniyar, dasauri tabud'e d'akin tareda ficewa tabanko k'ofar....Hakan ya ankarar dasu wani yashigo kenan cikin sauri anty hawwa yamik'e tareda dirowa daga kan katifarsu tafito waje tana lek'e acan tahango Isseta zaune wurin store d'insu ta kuka..tsaki taja kana takomawarta domin tagano itace tashigo d'akin...cikin sauri anty bulki tace "waye yashigo hawwa? "Humm wannan banzarce mana ni wlh nama d'auka mamansu Yah balah ce ko y'ar bala'in Nan mama salmu harna tsorata yanzu takatse Muna Jin dad'inmu dasora kad'an nayi release washh muje kitsotsamun please tak'arasa zancen tana kama hannu anty bulki tatura agabanta, Aiko cikin sauri tashiga yimata abunda take buk'ata atake suka koma ruwa. Wa'iyazubillah Allah yakaremu da zuri'armu Baki d'aya way'anda keyi Kuma Allah ya shiryesu Dan alfarman annabi. Isseta Bata koma d'akinba seda Taga fitowarsu sun shiga wanka anty bulki ce tafarayi bayan tafito anty hawwa tashiga Hakan yasa tamik'e tashiga cikin sauri tashirya kamun anty hawwa tafito domin Bata K'aunar su had'u sabida anty hawwa akwai bakin hali.....seda tagama shirinta kana tafito tsakar gidan Domin k'arasa aikinta Amma fa izuwa yanzu tafara d'ingishi domin inda tabugu yafara mata ciwo sosai....seda tak'arasa abunda batayiba kana taje tayiwa abbansu inakwana daganan tabi duk matan gidan tagaidasu kamar yadda tasaba, dudda hantarar dasuke mata Amma Bata fasa gaidasuba domin wannan umurnin mamanta ne. Gun mama bintu ne k'arshe tana zuwa bayan tagaidata ta amsa kamar yadda tasaba itama bayabo ba fallasa kana tad'auko abun Karin kumallonta tabata, karb'a Tayi tareda mata godiya kana tamik'e tabar gidan. *DABAZATA NAKETAKAWA* 💃💃 Hajiyataa Ina MATA Ina Muna MATA Ina MAZAN suke ba Muna MAZABA??? Ina Maza masu famada matsalar MAZAN taka k'ank'ancewar gaba ko saurin inzali (matsalar sanyi ko zak'i matsalar istimna'i ko sanyin jikin mace ne agareka munada sahihin maganin kowacece Irin matsace tajikin namuji uddin hajiyarka ba mutuwane Tayi gabaki d'aya ba to zamu tadata da yadda Allah kaida kanka sekayi mamaki.💪 Manyan mata maganin k'anana kugarzayo domin samun mazajenku ahannu harmada danginsu🤷 1, munada gumbar tururuwa bini adole💃 2, munada daddawar bitalmali wadda Zaki bawa kowa domin dauke Ido dakakanki ko megidanki🤷 3, munada gumbar Madara domin ni'ima ga Dad'i ga aiki kamar engine 💃gamata wanda basuda wadatar ni'imar jiki Zaki samu ruwa sosai ajikinki kamar k'orama idan kikayi release kuwa kamar ankunna panpo🙈 4, munada lalata gindin kishiya / gakuma hayak'i kurce💃 5, munada maganin hips breast kiba & skin.💃 4 in 1 6, munada maganin karfin Maza kala'kala akwai wanda zesaka namuji yayi 2 horse ajikinki💪 7, munada roba body ga budadd'iyar mace ko wacce tacika matsewa da yawa. Munada gumbar me Yasin munada mlm me kabbara. 8, munada shed'aniyar gumba munada gari me aha d'in alatsine, munada maganin infection namasu matsala sosai Kuma munada normal infection kamarna kowa. munada ingantattun magunguna nakece Reni Hajiya & alhaji gyara shine kowa bawai iya mataba harmada MAZAN domin seda lpy zaku nemi MATAN🙈 ga duk me bukatar wannan kaya namu ze iya tuntub'ar wannan nomber 👉07037092176 or 09112799371 on WhatsApp or call. Lafiya jarice💪💃 Kaitsaye wannan kangon tanufa Ida wannan mahaukaciyar azaune tasameta kamar kullun tana tsince tsincen k'ananun duwatsuna awurin Zama Tayi kusanta tareda riko hannunta tacire duwatsunan dake ciki kana tasaka ruwa tawanke mata hannunta tareda Bata tawanke baki kamar yadda takoyarda ita sa'annan tabata abuncinda takawo mata....Aiko kamar Jira takeyi takarb'a dasauri tasoma cikin zafi'zafi kamar wani zekwace mata.....itadai Isseta da kallo kawai tabita tana share k'wallar idonta Allah yasani tanason wannan baiwar Allah harcikin ranta tanajin k'una sosai aranta idan tatuna cewar mahaukaciya ce abun nasosa mata Rai sedai ba yadda zatayida hukuncin Allah....suna ahakan hartagama cin abuncin yauma kamar kullun seda tagyara nata komai Taga wurin Yakoma yadda takeso sa'annan ta tashi tabar wurin. Kaitsaye gidansu k'awarta halima tanufa inda tasameta zaune tanashan kunun gyad'a da fanke...zama Tayi bayan tagaisarda maman halima suka soma Shan kunun tare itadai halima batacewa Isseta komaiba domin haryanzu lamarin maman Isseta na aranta Kuma takasa gayawa kowa har mamanta sedai Abun yak'i barinta tasamu sukuni. Seda suka gama Shan kunun kana Isseta tace "halima miyasa jiya Bakije gidanmuba ko haryanzu tsoron maahh kikejine? "Humm Isseta aidoline naji tsoro kema kinsani sedai na yadda dacewar bazata cutaddamuba sabida naganida idona dazayi mana wani abun datayi Amma batayiba sedai abunda yake bani tsoro anan shine Isseta Dama mamanki ba mutin bace? Amma ke kike mutin? Shinwai dagaske ma itace mamarki kodai akwai wani abunda kike b'oyemunne? Isseta hajo ruwa fa😥 tinkamu tak'arasa Isseta Tayi saurin rufe mata Baki tana girgiza mata kanta atake idonta suka cikoda k'walla cikin dakiya dajarumta tahad'iye abunda yatokare mata mak'oshi kana tabud'e Baki cikin muryar gaskiya da gaskiya tace "yes halima wannan kifin dakika gani itace mamata itace mahaifiyata banada wata uwa aduniya samada ita Kuma Ina alfaharida Hakan. Nisawa Tayi kamun tak'ara goge k'wallar data k'ara cika idonta kana tace "eh itadin ba mutin bace kamar kowa Amma tafi mutanen kyakkyawar zuciya Kuma Hakan Allah yatsara Hakan yakesan ganinmu ita ba bil'adama ba Amma y'ar ta bil'adama Kuma banajin bakin ciki akan Hakan Sema Dad'i da alfaharin kasancewarta uwa agareni nakeji domin tahutada zama cikin K'azan tacciyar rayuwa Irin ta gidanmu. Shiru tad'anyi kamun tarik'o duka hannayen halima tace "please halima kidena Jin tsoron mamana kitayi son abunda nakeso domin itace farin cikina Kuma kisani har abada bazata tab'a cutardamuba domin uwa Koda muguwace bazata cutaddamuba y'ay'antaba balle Irin tawa uwar me zuciyar salihan bayin Allah. Tak'arasa zancen tana kace halima da sexy eyes d'inta. Shiru wurin yad'auka nawani lokaci kafin halima tasauke ajiyar zuciya tareda sakin kukanda take rik'ewa tind'azu tarungume Isseta sosai ajikinta kana tashiga magana cikin kuka take fad'ar "har abada bazan tab'a kin abunda kikesoba Isseta ko maah bak'inta nakeyiba tsoronta ne kawai nakeji Amma ayanzu kinciremun tsoron Kuma kin tunatardani abunda namanta akan uwa sabida Hakan daga yau kisaka aranki cewar maah mamarmuce mudika bawai ke kad'ai ba....wani Irin Dad'i ne ya lullube Isseta wanda Batasan lokacinda tak'ara rungume halima ba tanasakin nata kukan.........mamar halima ce tashare tata k'wallar cikin Jin dad'in amintakar yaran Nasu tace "to ragwaye idan kungama kukan ai sekutashi zuwa islamiyar lokaci na k'urewa... d'agowa sukayi atare suna kallonta, ganin tana musu murmushi ne yasa duk suka saki murmushin Suma tareda mik'ewa sukayi mata sallama suka fice. Bayan wata ukku. Lagos Banana island. Zaune yake acikin tangamemen office dinshi Yana wani aiki a computer dinshi, nocking aketayi Amma yak'i Bada izinin shigowa domin ya duk'ufa akan aikin dayakeyi idan yake ganin wani attack da'akeyi tsakanin sojojin nigar da wasu Y'an south Africa suna hak'ar ma'adanai tsakanin yobe state da kogi. Kuma abunda besaniba shine tin a yamai wannan Bada k'alar tafara Hakan yasa sojojin na Niger biyosu har Nigeria sedai har izuwa yanzu wasar b'uya akeyi tsakaninsu basuyi nasarar kama Koda mutin d'aya ba.... bud'e k'ofar da'akeyine yakatse mishi abunda yakeyi sedai yasan kap afad'in duniya mutin d'aya ne zemishi Hakan domin yasan cewar dudda kusancin dake tsakaninshi da captain Jameel bazeshigoba tabbas seya bashi umurni. Wanda yashigo kuwa zama yayi kawai tareda juyoda computer gabanshi, se alokacin na kalleshi. Wani kyakkyawan matashin saurayine wanda baze wuce sa'ar MEJO NAJEEB ba kyakkyawane sosai sedai shi chocolate color ne Amma fa akwai kyau domin tabbas idan bakaga najeeb awuriba zakace bawanda yakai wannan saurayin kyau sedai fa idan najeeb na wurin to shidin zamukirashida mummuna🙈😂 "D'agowa yayi ya kalle mejo Daya lumshe golden eyes dinshi yace "najeeb Ashe kaga abunda nagani nima yanzu yazamu b'ullowa wannan lamarin kasanfa yanzu Ido za'asa Muna domin ganin abunda zamuyi idan Kuma bamuyi komaiba asamu abun gayawa shigaban k'asa tinda suntsani ganinmu a wannan matsayin. "Shiru mejo yayi bece komaiba Kuma be motsaba tinanin maganar wannan guy d'in kawai yakeyi harseda mutumin ya fiddaran zeyi magana sa'annan yanisa tareda bud'e golden eyes dinshi akan wannan saurayin kamun yace Baki cikin muryar da dajinta kasan mamallakinta acikin fishi yake yace "general wannan abun akwai sark'ak'iya acikinshi fa idanba Hakanba miyakawo soldiers of Niger a neja yin wani aikin batareda iziniba? Kuma idan da izini suka shigo to izinin waye? Wanene yayi wannan yankan hukuncin batareda Saka hannunmuba? "Nisawa general aliyu Haidar yayi kana yace Tabbas akwai wata ak'asa mejo Amma bamada zabi doline muyi wani abun akai....Dan shiru yayi nawasu mintuna kamun yace "shikenan zamuyi Amma bazamu tura kowanne rukuniba dakanmu zamuyi wannan work d'in, yafad'a cikin tabbatarda maganarsa..."it's ok Amma mukad'ai? "No captain Jameel da captain Ameer. "Okay badamuwa Hakan yayi....! "Humm yanzu aka fara ba'abayi komaiba tukunna 🤔 MEJO NAJEEB nakud'i ne akan nera 500 kacal game bukatar complete dinshi kuwa 1k ne domin angamashi a complete yafita. Idan kinshirya biya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉 2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank. Kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 09112799371 on WhatsApp or kikira wannan nomber 👉 07037092176 🙏 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book 1 Page 9 & 10 "Daga Hakan sukaci gabada duba yadda abun ketafiya domin Susan yazasu fuskanceshi, seda y'anma liss kana sukabar Barack d'in kowannensu yanufi gidansu.....Koda mejo yashigo parlor gidan bakowa Hakan yasa yahaura part dinshi kaitsaye captain Jameel natake mishi baya, tin a parlor yafara cire kayan jikinshi yanayi fatali dasu. Captain Jameel ne yarika bin kayan Yana kwashe mishi har yakai bedroom dinshi Yanashiga yashige bathroom domin yayi wanka daganin yadda yakeyin komai atsanake zakasan cewar agajiye yake selumshe golden eyes dinshi yakeyi Yana Kara waresu...shikuwa captain Jameel ajiye mishi kayanshi yayi akan bed dinshi kana yajuya yafice warshi...Yajima acikin bayin Yana wanka seda yagama wankan tass yafito daga cikin bath d'in idonshi yasauka akan k'ofar bathroom d'in, golden eyes dinshi yazaro ganin gashin mace tana lek'enshi aban d'aki cikin mugun mamaki da bak'ar zuciya yafinciko towel kogama d'aurashi beyiba yanufi k'ofar fita daga bathroom d'in...izuwa yanzu Kuma kowaye ke lek'enshi yafahimci mejo yaganshi Hakan yasa akayi hanzarin barin wurin Koda yabud'e k'ofar cikin hasala seyaga bakowa Amma yatsinkayi wucewar ko wacece dagudu tana sauka k'asa Kuma tabbas mace ce bawai namijiba, juyawa yayi Yakoma bedroom d'in zuciyarshi inbanda tafarfasa babu abunda takeyi aranshi tinanin yake wacece zata shigo mishi part kaitsaye harta wuce parlor Kuma tazo bedroom dinshi Kuma hartasamu damar lek'enshi a bathroom tukunna ma idan ta lek'enshi ubanme zatagani saninshine batayiba kome? Yatambayi kanshi tambayar Kuma dabame bashi amsarta. Cikin sauri wata zuciyar tace mishi "yo mizata gani inbanda tsiraicinka suturar da Allah yayima killatacciya itace take buk'atar gani ko wacece. Yanakaiwanan azancen zucinshi yaji wani Irin k'ololo yadanne mishi zuciya nantake idonshi sukayi jajir cikin fishi yamik'e Yana Saka kayanshi ko mai beshafaba balle wani tirare abunda masifa kemishi..ba abunda yake gani idonshi se yadda yaga wannan koma wacece tana lek'enshi, kenan ananufin Taga jikinshi kome? Duk shikadai keyiwa kanshi wannan tambayoyin gabaki d'aya yahargitsa k'wak'walwarshi....Yana gama Saka kayan yafito parlor cikin sauri sauri yake taka matattakalar ukku,ukku biyu,biyu Hakan yake had'awa domin gani yakeyi kamar Baya sauri, Yana saukowa yasamu mama a parlor tana had'a kayan abunci akan dining. Meda kallonshi yayi tsakiyar parlor yaga bakowa ananma.. k'arasawa kusanta murya adak'ile yace "mama waya fito daga part d'ina yanzu please? *DABAZATA NAKETAKAWA* 💃💃 Hajiyataa Ina MATA Ina Muna MATA Ina MAZAN suke ba Muna MAZABA??? Ina Maza masu famada matsalar MAZAN taka k'ank'ancewar gaba ko saurin inzali (matsalar sanyi ko zak'i matsalar istimna'i ko sanyin jikin mace ne agareka munada sahihin maganin kowacece Irin matsace tajikin namuji uddin hajiyarka ba mutuwane Tayi gabaki d'aya ba to zamu tadata da yadda Allah kaida kanka sekayi mamaki.💪 Manyan mata maganin k'anana kugarzayo domin samun mazajenku ahannu harmada danginsu🤷 1, munada gumbar tururuwa bini adole💃 2, munada daddawar bitalmali wadda Zaki bawa kowa domin dauke Ido dakakanki ko megidanki🤷 3, munada gumbar Madara domin ni'ima ga Dad'i ga aiki kamar engine 💃gamata wanda basuda wadatar ni'imar jiki Zaki samu ruwa sosai ajikinki kamar k'orama idan kikayi release kuwa kamar ankunna panpo🙈 4, munada lalata gindin kishiya / gakuma hayak'i kurce💃 5, munada maganin hips breast kiba & skin.💃 4 in 1 6, munada maganin karfin Maza kala'kala akwai wanda zesaka namuji yayi 2 horse ajikinki💪 7, munada roba body ga budadd'iyar mace ko wacce tacika matsewa da yawa. Munada gumbar me Yasin munada mlm me kabbara. 8, munada shed'aniyar gumba munada gari me aha d'in alatsine, munada maganin infection namasu matsala sosai Kuma munada normal infection kamarna kowa. munada ingantattun magunguna nakece Reni Hajiya & alhaji gyara shine kowa bawai iya mataba harmada MAZAN domin seda lpy zaku nemi MATAN🙈 ga duk me bukatar wannan kaya namu ze iya tuntub'ar wannan nomber 👉07037092176 or 09112799371 on WhatsApp or call. Lafiya jarice💪💃 "ahankali mama tad'ago tana kallonshi kamun tagirgiza kanta tace "babu kowa nikam Banga kowaba domin Ina kitchen wani abunne yafaru? "Nothing kawai yace atakyaice kamun yajuya zuwa harabar gidan zuciyarshi atunkushe....da kallo mama tabishi harya b'acewa ganinta kana tasaki murmushi kawai tareda juyawarta zuwa part d'in dady. Gombe Bayan sundawo daga islamiya ne suka nufi wani Dan dandamalin samari inda duk wani saurayi mejidakanshi agarin nanne wurin zamanshi...tindaga nesa yahangosu stafe kamar wasu taurari cikin farin ciki yataso Yana fad'ar "masha Allah Isseta kunaso kuzautarda samarin unguwar nanne kuyaya Irin wannan d'aukar hankali Hakan? Yafad'a Yana washe baki....itadai Isseta murmushi kawai Tayi yayinda halima tace "bakada Dama yah shamsu. "Humm aikune bakuda Dama ya akecikine aganku yanzu darana tsaka? "Nisawa Isseta Tayi sabidajin tambayar tashi kana yabud'e Baki cikin sexy voice d'inta tace "yah shamsu Dan Allah wata alfarma nake nema agunka please. "Tofa 🤔 wacce Irin alfarma Isseta? "Zumuje kaga tafad'a taredayi gaba itada halima shikuwa shamsu yabi bayansu, basuzarce ko inaba se kangunnan da mahaukaciyar Nan kezaune. Cikin sauri Isseta tak'arasa gareta ganin tana karkarwar d'ari ga dukkan alamu batada lpy ne, hankali atashe Isseta ke fad'ar innalillahi miyafarune ummyna miyasameki Hakan? Take tambayar ta kamar wata me hankalinda zatayimata cikakken bayani...ganin duk hankalinta yatashine yasaka yah shamsu fad'ar "inagafa batada lpy ne Isseta muje asiyo mata magani kinjiko. "Aa yah shamsu banaso asiyo mata magani Dama inaso mudauketa ne daganan mukaita asibitin mahaukata shine alfarman Danake nema agunka domin wlh banasan zamanta wurinnan raina k'una yakeyi sosai karwani abun yazo yacutadda ita balle kaga dayawa mutane Basu kulada tana wurinnan ba Amma yanzu sanadiyar shigowarmu tareda dakai yasaka se lek'armu akeyi atinaninsu wani mugun abunne yakawomu please Dan Allah katemakeni mukaita asibitin wlh inada kud'in da za'ayimata komai kawai d'annasan bazasu karb'eta ahannun mace bane shiyasa yah shamsu Dan Allah 🙏 tak'arasa zancen tana sakin kuka meban tausayi. "Ajiyar zuciya yah shamsu yasauke kana yace "shikenan Isseta Koda bakida kud'in nimebakine Kuma wannan abun idan muyi ai jahad'i ne domin zamu temake rayuwane sabida Hakan barana samo adedeta sahu semujeko? "Awannan karon halima ce tasamu zarafin yin magana tace "to yah shamsu mungode sosai Allah yabar zumunci. "Ameen y rabbi ya amsa kana yamik'e yafice. Ko minti 10 beyida tafiyaba segaya yadawo da me napped harbakin k'ofar kangon gidan. Ahakan suka Kamata halima da ita Isseta suka sakata a napped d'in suka nufi asibitin mahaukata dake cikin garin gombe Suna zuwa kuwa sukaci sa'a akakarb'eta domin anyi mata duk wani gwaji dayadace ace anyi mata idan zeyu su ajiyeta anan ankoyi nasara domin dai sun karb'eta sedai dakud'in hannun Isseta harna yah shamsu bazasu Isa ayimata abubuwanda suka daceba Hakan yasa Isseta tace suyi musu alfarma da gobe zasu kawo sauran kud'in. Dahakan sukayiwa ma'aikatan asibitin sallama suka tafi gida. Koda suka dawo yamma tayi liss Hakan yasa sukayi sallama dajuna kowacce tanufi gidansu. Yauma kamar kullun tin'asoron gidan Isseta kejin hayaniyar mutanen gidan nasu Hakan yasa tashiga cikinta ad'ure domin seyanzu tatuna cewar tinsafe tabar gidan Kuma batawaiwayoba se yanzu, atake idonta suka cikoda k'walla cikin tsoro takutsa Kai cikin gidan....da iyya hassi tafara cin Karo tana dorawa wani almajiri shara zeje yazubar musu, wani mugun kallo tajefi Isseta d'in dashi batareda tace mata komaiba Hakan tazagata tawuce...sedai abunda yabawa Isseta mamaki dukkansu matan gidan dunfito suna alwalar sallar magarib Amma ba waddatace mata komai.... zubaida ce tad'ago tana fad'ar "inakije Isseta tin safe seyanzu Zaki dawo waikinmasan abunda ab...saurin had'iye kalamanta Tayi sabida wata muguwar tsawada iyya hassi tadoka mata tana fad'ar shine sallarda zakiyi shegiya meshegen bakin kamar na aku...tsit zubaida Tayi sabida masifar uwar tata tashige warta d'akinsu...itako Isseta wani Irin fad'uwa gabanta yayi Amma batace komaiba. Mama bintu ce tad'ago taganta atsaye se ayanzu tabud'e Baki cikin murya me taushi tace "maryama jekiyi salla mana. "To mama tafad'a tana nufar inda butocin gidan suke tanazuwa kuwa jidda tamik'o mata butar "tace yaya Isseta gashi idan kingama kikaiwa mama salmu. "To kawai tace takarb'a domin yin Alwalar, bayan takammala tad'auka takaiwa mama salmu..itamadai batace mata komai harya wucewarta d'akinsu. Dukkansu y'anmata suna d'akin jidda nakwance akan sallayar datayi sallah juwaira nagefenta zaune tana chat awayarta yayinda zubaida Kecin abunci sukuwa gogayen suna kwance akan katifarsu anty bulki Tayi matashin Kai da cinyar anty hawwa....shimfid'a Dan kwalinta Tayi ta tada sallar seda tagama Tayi addu'arta kamar yadda tasaba kana tamik'e tana fad'ar anty hawwa anty bilki inawuninku tafad'a cikin sexy voice d'inta meba'in rikitasu. Ba anty bilki ba awannan karon har anty hawwa seda talumshe idonta kana tabud'e su tana zabga mata harara...itako anty bulki tace lpy qalau Isseta. Daga Hakan badukomabi takantaba. Anty juwaira inawuni. Ad'age juwaira tad'ago tana kallanta kamun taja tsaki tanacigabada abunda takeyi. Zubaida kuwa kallon juna sukayi kawai itada Isseta d'in suka sakarwa suna murmushi domin sa'anin junane. Jidda ko tabisu dukkansu tanayimusu Ina wunin domin dukkansu itace k'arama....suna zaune adakin itadai Isseta tana laziminta yayinda sauran kowada abunda yakeyi kamar daga sama sukaji muryar yah balah Yana dokawa Isseta kira kusan k'arfe 9:30pm yanzu. Arazane tamik'e tafita. Da kallon maita yabita kamun yajefa mata k'ananun kayanshi boxes yafi 10 dawasu rigunan yace tawanke mishi yanzu yajuya yafita. Babuko sabulu balle Omo Kuma babu halin tambaya sedai tad'auki nata tayimashi Kuma idan yak'are bame Bata wani tinda Dama abbansu ne kebasu duk karshen wata yakan bawa kowa abun lalurarshi. Bace komaiba tad'auka taje tawanke mishi tana kuka tanayi harta gama gamuguwar yunwa tanaji Amma babu halin tambayar abunci domin tasan kozata mutu iyya hassi bazata tab'a bata abunciba tinda yau itaceda girki...ahakan Tayi wankin tagama yanacan karshe soron gidan Yana kallonta yadda jikinta kejuyawa idan tana wankin abun yayi bala'in tafiyadashi domin kuwa kowanne gab'ana jikinta juyawa yakeyi Hakan yasa yadafe setin wandonsu Yana Nishi haryayi release bemasan yayiba seda yaji jikinshi na karkarwar zekawo sa'annan ya,ankara bayan gayya tagama aiki (Humm kaki tsohon Dan iska kallon jikin mace kawai zesa kab'ata jikinka to Allah ya shiryemu"tama se akiyaye sakin ajikin agaban namuji baligi Kuma saurayi ba'abune me kyauba domin wani lokacin Hakan kan iya jefamu a hallaka Allah yada mudace🙏) seda yagamayin release d'in kana yabar wurin Yana fad'ar shegiya me kayan Dad'i ahakanma ai narage zafi....itako batamasan yanayiba seda tagama wankin duka kana tashiga Tayi kanwa tafito Koda Takoma d'akinsu duka y'anman sunyi bacci haddasu anty hawwa. Nisawa Tayi aranta tace yau ba iskancin kenan to Allah yak'ara shiryamu daga Hakan Tayi shirin baccinta ta kwanta babu wata jimawa bacci yad'auketa sedai bame nauyiba kasancewar yunwa takeji sosai. Seda dare yaraba sosai kamar amafalki taji ana shafata ana murza mata albarkatun k'irjinta sewani shinshinata akeyi ana sauke numfashi tareda wasu zantukan marasa kan gado fad'ar akeyi "inasanki Isseta inasonki inaso nalashi zumarki ketadabance Isseta komai naki dabanne komai naki me kyaune wayyo allah yau zan huta anan. Ana wannan surutun Kuma yana lasar mata kune tareda k'ok'arin fidda mata nashanunta awaje. Se awannan lokacin ne tagane tabbas ba mafaliki takeyiba cikin tashin hankali tabud'e sexy eyes d'inta tareda wata Irin muguwar zabura tahankad'a abunda kekanta Yana Neman lahantata...Aiko itama wadda aka hankaden tazaburo Tayo kanta.....! MEJO NAJEEB na kud'i be akan nera 500 kacal game bukatar complete dinshi kuwa 1k ne domin complete dinshi yafito idan kishiya Siya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉 2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 09112799371on WhatsApp ko kikira wannan nomber 👉 07037092176 🙏 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book 1 Page 11 & 12 "Atake suka shiga kokawa inda Allah yabawa Isseta sa'arta tadanneta tana Neman bud'e mata fuskarda ke rufe, Hakan yasa Tayi saurin wintsilawa tafice daga d'akin aguje..agigice Isseta tamik'e tsaye tana Neman kunnah fitilar d'akin inda tasamu kunnah mab'illin dakyar sabida kad'uwa, haske namamaye d'akin tabi mutanen dake ciki da kallo musamman anty hawwa da anty bilki suda tagani zaune sunabinta da Ido, hakama juwaira da zubaida domin itadai jidda baccinta takeyi...dafe kanta Tayi kawai tana tinanin cikin yayun nata wacece keneman nakasa mata rayuwa itadai Bata tantance kowacetaba acikinsu Hakan yasa tashiga kogin tinani, Kuma Sam Bata lurada cewar wadda takawo mata hari tafitaba.......suko su anty hawwa tinanin sukeyi wacece keda Irin halinsu agidannan wadda tafarmaki Isseta? Tinda sunsan cewar Basu bane, Amma sunada tabbacin Isseta bazata yadda dacewar Basu bane tinda sune ta tab'a gani. Share zancen kawai sukayi dasukaga Yana Neman damunsu aran anty hawwa tace koma wacece ita tajiyo inaruwanta. Yayinda anty bulki ketinanin kowa Cece ta kyauta mata kuwa domin idan ta koyarda Isseta tahuta zatasamu sauk'i wurin samun Isseta d'in.....to agefen su zubaida ma Hakan abun yake domin duk atinaninsu cikinsune wata tafarmaki Isseta d'in tinda sunada yak'ini akan cewar tafisu komai doline kuwa subukaceta tinda dukkansu kanwar ja ce. Anasu tinanin zubaida ce kawai Bata wani abun se jidda Amma ko zuwaira dake Bata Neman mata Amma tana bibiyar Maza. Isseta kuwa komawa Tayi tazauna tana tinanin wannan abun zuciyarta fall fargaba ga bak'ar yunwarda tadameta ga tsoron abunda kwanciyarya zata Haifar...ahakan takwana zaune har akayi asuba kowana gidan yafito har ita, inda bayan sungama sallah ne kowa Yakoma ya kwanta Amma ita tashiga aikinta kamar yadda tasaba. Tanacikin yin cikon ruwa a panpo abbansu yashigo gidan yadawo daga masallaci akuma wannan lokacinne iyya hassi tafito d'ora sanwar abun Karin kumallo....gaidashi Isseta Tayi cikin son mahaifin nata kamar yadda tasaba, seda ya amsa kana yace "maryama Ina kikaje jiya har dare Baki dawo gidaba? Kuma mikikeyi atsohon gidan biredi keda shamsun mlm lado? Yatambaya Yana kafetada Ido. "Gabaki d'aya jikin Isseta yad'auki rawa cikin muryar rashin sanin abunda zata fad'a "wlh Abba Dama inaso. "Kinsanme? Banace Abar zancenba iyakadai karki koma Allah ya kiyaye gaba. Iyya hassi takatseta Bata bari tagayawa abban nasu abunda takesan fad'aba, kana tad'ora dacewa ai Malam tind'azu data dawo seda nayimata fad'a domin Sam Bata kyautaba annanne take gayamin ai shamsu ne yace tarakashi wurin yaga wasu abokananshi asheto bakowa aciki ita Bata saniba shine fa nayimata tass domin wlh inda zubaida ce senayi mata dukan tsiya to ita ba'abun nahukuntata ba ace nazalunceta shiyasadai na nuna mata illar Hakan Kuma nace Abar zancen anan kar akaishi gaba Kuma wani tsegumin yabiyo baya. Tak'arasa zancen tana wani kif'k'ifta Ido irinna gwaggon munafukan asali...cikin fad'a Abba yace Aida kinsani zaneta kikayi domin hakanne kawai zesa tagane kuskurenta wato sokikeyi kid'auko mana magana ko maryama? Shikenan karma kidena zakiga yadda zanyi dakai yafad'a cikin fishi tareda buka malum malum dinshi yashige k'ofarshi.....seda yad'aga sa'annan iyya hassi ta dallawa Isseta harara tashige warta kicin d'insu. Itakam k'walla ne suka cika idonta tana rasa mizatayi ayanzu k'iri'k'iri tanaji tana gani ansam bad'a mata k'arya Kuma batada halinyin magana yanzu Abba ya lullusata abanza. Ganin zaman baze anfana mata komaiba yasa tamik'e tareda cigabada aikinta seda tagama duka kana taje tayi wanka kana tafito atare nufar d'akin nasu. Yauma kamar kullun seda tashirya warta tsabb kana tanufi gidansu halima. *DABAZATA NAKETAKAWA* 💃💃 Hajiyataa Ina MATA Ina Muna MATA Ina MAZAN suke ba Muna MAZABA??? Ina Maza masu famada matsalar MAZAN taka k'ank'ancewar gaba ko saurin inzali (matsalar sanyi ko zak'i matsalar istimna'i ko sanyin jikin mace ne agareka munada sahihin maganin kowacece Irin matsace tajikin namuji uddin hajiyarka ba mutuwane Tayi gabaki d'aya ba to zamu tadata da yadda Allah kaida kanka sekayi mamaki.💪 Manyan mata maganin k'anana kugarzayo domin samun mazajenku ahannu harmada danginsu🤷 1, munada gumbar tururuwa bini adole💃 2, munada daddawar bitalmali wadda Zaki bawa kowa domin dauke Ido dakakanki ko megidanki🤷 3, munada gumbar Madara domin ni'ima ga Dad'i ga aiki kamar engine 💃gamata wanda basuda wadatar ni'imar jiki Zaki samu ruwa sosai ajikinki kamar k'orama idan kikayi release kuwa kamar ankunna panpo🙈 4, munada lalata gindin kishiya / gakuma hayak'i kurce💃 5, munada maganin hips breast kiba & skin.💃 4 in 1 6, munada maganin karfin Maza kala'kala akwai wanda zesaka namuji yayi 2 horse ajikinki💪 7, munada roba body ga budadd'iyar mace ko wacce tacika matsewa da yawa. Munada gumbar me Yasin munada mlm me kabbara. 8, munada shed'aniyar gumba munada gari me aha d'in alatsine, munada maganin infection namasu matsala sosai Kuma munada normal infection kamarna kowa. munada ingantattun magunguna nakece Reni Hajiya & alhaji gyara shine kowa bawai iya mataba harmada MAZAN domin seda lpy zaku nemi MATAN🙈 ga duk me bukatar wannan kaya namu ze iya tuntub'ar wannan nomber 👉07037092176 or 09112799371 on WhatsApp or call. Lafiya jarice💪💃 Abakin k'ofar didan suka had'u halima zata fito itakuwa zata shiga murmushi suka sakarwa juna tareda tab'awa da hannayensu irinna aminan juna kana Isseta tace "k'awar se Ina Hakan? "Hum kedai bari wlh innah ce ta aikeni gun baba lado tonaje bayanan shine tace nakaiwa yah shamsu.. "to muje mudubashi daganan semuwuce Gurin maah kinsan yau zamu koma asibiti ko? "Eh hakane kuwa to Amma mufara zuwa gun maah Kinga daga mundawo semunemi yah shamsu gaba d'aya semuwuce asibitin tinda Kinga yanzu bawani abun zanyiwa innah ba. Cewar halima tana rik'o hannun k'awar tata domin sutafi. "To shikenan badamuwa muje. Daga Hakan suka kama hanyar Rafi. Legos Da sallama abakinshi yashigo general parlor gidan captain Jameel nabayanshi yayinda general aliyu ketake musu baya, ganin kowa na gidan zaune a perlor ne yasakashi k'arasawa wurinsu hadda dady. Cikin girmamawa ga mahaifin nashi yace "good evening Dad how was you day? "Evening Dad yafad'a atakyaice. General aliyu ne yagaidashi tareda captain Jameel Aiko ya amsa cikin sakin fuska Yana tambayar aliyu mahaifinshi kasan cewar abokinshine. Shima aliyu cikin girmamawa yake bashi amsa daga Hakan suka gaisarda Hajiya Umma da mama. Yauma kamar kullun yadda tasaba Hakan ta amsa mishi adak'ile bayabo bafallasa, mama kenan. Hajiya Umma kuwa cikin farin cikin ganin yaron nata take amsa musu dukkansu tareda tambayar lpyr mejo d'in. Bayan sun Bata amsane suka mik'e dukkansu domin haurawa Saman benen part d'in mejo dominshi tuni yayi gaba bayan ya amsa gaisuwar k'annen nashi. Cikin sauri kuwa siyana tabi bayansu tana fad'ar yah aliyu katsayani bazan iya cinma yah najeeb, tak'arasa zancen tana shek'owa aguje. "Murmushi general aliyu yayi tareda d'aukar ta lokacinda tak'araso yace "to rigimammiyar Umma gani ai Kuma Allah karki karyani domin yanu kinyi nauyi. Dariya kawai siyana keyi abunta bayanta mak'alk'ale general aliyu. Da kallonso da k'auna wa yaron nata tabisu kana tasauke ajiyar zuciya cikin farin cikin ganin yadawo lpy tacewa mansura maza takai musu kayan fruit da abunci.Hajiya Umma kenan uwa maba d'a mamah💃💃 "okay kawai mansura tace kana tamik'e cikin farin ciki tanufi kitchen domin aiwatarda umurnin mahaifiyarta. Suko suna shiga dukkansu a perlor shi sukazube suna tattauna yadda zasu fuskanci abunda ke gabansu gameda wannan tafiyar dazasuyi sabida a kwanakinnan gabaki d'aya sunkoma busy siyana nazaune akan cinyar mejo najeeb tana zuba mishi surutu...da sallama tashigo parlor d'aukeda D'an tire ahannunta tad'ora kayanda tayanka musu na Fruit Akai sewani kwarkwasa takeyi da iyayi kamar wata karuwa😏 captain Jameel ne kawai ya amsa mata sallamar tata Amma general aliyu ko kallanta beyiba domin shi kanshi ba'abaya yakeba wurin jidakai da miskilanci...ganin Hakan yasa ta'ajiye tiren agabansu tana fad'ar gashi yah najeeb Umma tace nakawo muku. "Okay mungode cewar captain Jameel domin haryanzu ba wanda yayi magana acikin basawan...Hakan kuwa bak'aramin konaran mansura yayiba shiyasa tafita afusace tana k'uk'anai kaitsaye bedroom d'inta Takoma inda tasawo wasu arnayen kaya masu bala'in fitarda halittar mace kana tabazawa jikinta mayun turaruka masu Dad'i sosai dashiga Rai wanda doline idan kaji k'amshin zakaso ganin mamallakinshi, Hakan tafito tareda nufar kitchen dukkansu wanda ke parlor da kallo suka bita Amma ba wanda yace mata komai hadda dady kuwa balle Hajiya Umma data d'auke kanta kamar Bata gantaba. M🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book 1 Page 11 & 12 "Atake suka shiga kokawa inda Allah yabawa Isseta sa'arta tadanneta tana Neman bud'e mata fuskarda ke rufe, Hakan yasa Tayi saurin wintsilawa tafice daga d'akin aguje..agigice Isseta tamik'e tsaye tana Neman kunnah fitilar d'akin inda tasamu kunnah mab'illin dakyar sabida kad'uwa, haske namamaye d'akin tabi mutanen dake ciki da kallo musamman anty hawwa da anty bilki suda tagani zaune sunabinta da Ido, hakama juwaira da zubaida domin itadai jidda baccinta takeyi...dafe kanta Tayi kawai tana tinanin cikin yayun nata wacece keneman nakasa mata rayuwa itadai Bata tantance kowacetaba acikinsu Hakan yasa tashiga kogin tinani, Kuma Sam Bata lurada cewar wadda takawo mata hari tafitaba.......suko su anty hawwa tinanin sukeyi wacece keda Irin halinsu agidannan wadda tafarmaki Isseta? Tinda sunsan cewar Basu bane, Amma sunada tabbacin Isseta bazata yadda dacewar Basu bane tinda sune ta tab'a gani. Share zancen kawai sukayi dasukaga Yana Neman damunsu aran anty hawwa tace koma wacece ita tajiyo inaruwanta. Yayinda anty bulki ketinanin kowa Cece ta kyauta mata kuwa domin idan ta koyarda Isseta tahuta zatasamu sauk'i wurin samun Isseta d'in.....to agefen su zubaida ma Hakan abun yake domin duk atinaninsu cikinsune wata tafarmaki Isseta d'in tinda sunada yak'ini akan cewar tafisu komai doline kuwa subukaceta tinda dukkansu kanwar ja ce. Anasu tinanin zubaida ce kawai Bata wani abun se jidda Amma ko zuwaira dake Bata Neman mata Amma tana bibiyar Maza. Isseta kuwa komawa Tayi tazauna tana tinanin wannan abun zuciyarta fall fargaba ga bak'ar yunwarda tadameta ga tsoron abunda kwanciyarya zata Haifar...ahakan takwana zaune har akayi asuba kowana gidan yafito har ita, inda bayan sungama sallah ne kowa Yakoma ya kwanta Amma ita tashiga aikinta kamar yadda tasaba. Tanacikin yin cikon ruwa a panpo abbansu yashigo gidan yadawo daga masallaci akuma wannan lokacinne iyya hassi tafito d'ora sanwar abun Karin kumallo....gaidashi Isseta Tayi cikin son mahaifin nata kamar yadda tasaba, seda ya amsa kana yace "maryama Ina kikaje jiya har dare Baki dawo gidaba? Kuma mikikeyi atsohon gidan biredi keda shamsun mlm lado? Yatambaya Yana kafetada Ido. "Gabaki d'aya jikin Isseta yad'auki rawa cikin muryar rashin sanin abunda zata fad'a "wlh Abba Dama inaso. "Kinsanme? Banace Abar zancenba iyakadai karki koma Allah ya kiyaye gaba. Iyya hassi takatseta Bata bari tagayawa abban nasu abunda takesan fad'aba, kana tad'ora dacewa ai Malam tind'azu data dawo seda nayimata fad'a domin Sam Bata kyautaba annanne take gayamin ai shamsu ne yace tarakashi wurin yaga wasu abokananshi asheto bakowa aciki ita Bata saniba shine fa nayimata tass domin wlh inda zubaida ce senayi mata dukan tsiya to ita ba'abun nahukuntata ba ace nazalunceta shiyasadai na nuna mata illar Hakan Kuma nace Abar zancen anan kar akaishi gaba Kuma wani tsegumin yabiyo baya. Tak'arasa zancen tana wani kif'k'ifta Ido irinna gwaggon munafukan asali...cikin fad'a Abba yace Aida kinsani zaneta kikayi domin hakanne kawai zesa tagane kuskurenta wato sokikeyi kid'auko mana magana ko maryama? Shikenan karma kidena zakiga yadda zanyi dakai yafad'a cikin fishi tareda buka malum malum dinshi yashige k'ofarshi.....seda yad'aga sa'annan iyya hassi ta dallawa Isseta harara tashige warta kicin d'insu. Itakam k'walla ne suka cika idonta tana rasa mizatayi ayanzu k'iri'k'iri tanaji tana gani ansam bad'a mata k'arya Kuma batada halinyin magana yanzu Abba ya lullusata abanza. Ganin zaman baze anfana mata komaiba yasa tamik'e tareda cigabada aikinta seda tagama duka kana taje tayi wanka kana tafito atare nufar d'akin nasu. Yauma kamar kullun seda tashirya warta tsabb kana tanufi gidansu halima. *DABAZATA NAKETAKAWA* 💃💃 Hajiyataa Ina MATA Ina Muna MATA Ina MAZAN suke ba Muna MAZABA??? Ina Maza masu famada matsalar MAZAN taka k'ank'ancewar gaba ko saurin inzali (matsalar sanyi ko zak'i matsalar istimna'i ko sanyin jikin mace ne agareka munada sahihin maganin kowacece Irin matsace tajikin namuji uddin hajiyarka ba mutuwane Tayi gabaki d'aya ba to zamu tadata da yadda Allah kaida kanka sekayi mamaki.💪 Manyan mata maganin k'anana kugarzayo domin samun mazajenku ahannu harmada danginsu🤷 1, munada gumbar tururuwa bini adole💃 2, munada daddawar bitalmali wadda Zaki bawa kowa domin dauke Ido dakakanki ko megidanki🤷 3, munada gumbar Madara domin ni'ima ga Dad'i ga aiki kamar engine 💃gamata wanda basuda wadatar ni'imar jiki Zaki samu ruwa sosai ajikinki kamar k'orama idan kikayi release kuwa kamar ankunna panpo🙈 4, munada lalata gindin kishiya / gakuma hayak'i kurce💃 5, munada maganin hips breast kiba & skin.💃 4 in 1 6, munada maganin karfin Maza kala'kala akwai wanda zesaka namuji yayi 2 horse ajikinki💪 7, munada roba body ga budadd'iyar mace ko wacce tacika matsewa da yawa. Munada gumbar me Yasin munada mlm me kabbara. 8, munada shed'aniyar gumba munada gari me aha d'in alatsine, munada maganin infection namasu matsala sosai Kuma munada normal infection kamarna kowa. munada ingantattun magunguna nakece Reni Hajiya & alhaji gyara shine kowa bawai iya mataba harmada MAZAN domin seda lpy zaku nemi MATAN🙈 ga duk me bukatar wannan kaya namu ze iya tuntub'ar wannan nomber 👉07037092176 or 09112799371 on WhatsApp or call. Lafiya jarice💪💃 Abakin k'ofar didan suka had'u halima zata fito itakuwa zata shiga murmushi suka sakarwa juna tareda tab'awa da hannayensu irinna aminan juna kana Isseta tace "k'awar se Ina Hakan? "Hum kedai bari wlh innah ce ta aikeni gun baba lado tonaje bayanan shine tace nakaiwa yah shamsu.. "to muje mudubashi daganan semuwuce Gurin maah kinsan yau zamu koma asibiti ko? "Eh hakane kuwa to Amma mufara zuwa gun maah Kinga daga mundawo semunemi yah shamsu gaba d'aya semuwuce asibitin tinda Kinga yanzu bawani abun zanyiwa innah ba. Cewar halima tana rik'o hannun k'awar tata domin sutafi. "To shikenan badamuwa muje. Daga Hakan suka kama hanyar Rafi. Legos Da sallama abakinshi yashigo general parlor gidan captain Jameel nabayanshi yayinda general aliyu ketake musu baya, ganin kowa na gidan zaune a perlor ne yasakashi k'arasawa wurinsu hadda dady. Cikin girmamawa ga mahaifin nashi yace "good evening Dad how was you day? "Evening Dad yafad'a atakyaice. General aliyu ne yagaidashi tareda captain Jameel Aiko ya amsa cikin sakin fuska Yana tambayar aliyu mahaifinshi kasan cewar abokinshine. Shima aliyu cikin girmamawa yake bashi amsa daga Hakan suka gaisarda Hajiya Umma da mama. Yauma kamar kullun yadda tasaba Hakan ta amsa mishi adak'ile bayabo bafallasa, mama kenan. Hajiya Umma kuwa cikin farin cikin ganin yaron nata take amsa musu dukkansu tareda tambayar lpyr mejo d'in. Bayan sun Bata amsane suka mik'e dukkansu domin haurawa Saman benen part d'in mejo dominshi tuni yayi gaba bayan ya amsa gaisuwar k'annen nashi. Cikin sauri kuwa siyana tabi bayansu tana fad'ar yah aliyu katsayani bazan iya cinma yah najeeb, tak'arasa zancen tana shek'owa aguje. "Murmushi general aliyu yayi tareda d'aukar ta lokacinda tak'araso yace "to rigimammiyar Umma gani ai Kuma Allah karki karyani domin yanu kinyi nauyi. Dariya kawai siyana keyi abunta bayanta mak'alk'ale general aliyu. Da kallonso da k'auna wa yaron nata tabisu kana tasauke ajiyar zuciya cikin farin cikin ganin yadawo lpy tacewa mansura maza takai musu kayan fruit da abunci.Hajiya Umma kenan uwa maba d'a mamah💃💃 "okay kawai mansura tace kana tamik'e cikin farin ciki tanufi kitchen domin aiwatarda umurnin mahaifiyarta. Suko suna shiga dukkansu a perlor shi sukazube suna tattauna yadda zasu fuskanci abunda ke gabansu gameda wannan tafiyar dazasuyi sabida a kwanakinnan gabaki d'aya sunkoma busy siyana nazaune akan cinyar mejo najeeb tana zuba mishi surutu...da sallama tashigo parlor d'aukeda D'an tire ahannunta tad'ora kayanda tayanka musu na Fruit Akai sewani kwarkwasa takeyi da iyayi kamar wata karuwa😏 captain Jameel ne kawai ya amsa mata sallamar tata Amma general aliyu ko kallanta beyiba domin shi kanshi ba'abaya yakeba wurin jidakai da miskilanci...ganin Hakan yasa ta'ajiye tiren agabansu tana fad'ar gashi yah najeeb Umma tace nakawo muku. "Okay mungode cewar captain Jameel domin haryanzu ba wanda yayi magana acikin basawan...Hakan kuwa bak'aramin konaran mansura yayiba shiyasa tafita afusace tana k'uk'anai kaitsaye bedroom d'inta Takoma inda tasawo wasu arnayen kaya masu bala'in fitarda halittar mace kana tabazawa jikinta mayun turaruka masu Dad'i sosai dashiga Rai wanda doline idan kaji k'amshin zakaso ganin mamallakinshi, Hakan tafito tareda nufar kitchen dukkansu wanda ke parlor da kallo suka bita Amma ba wanda yace mata komai hadda dady kuwa balle Hajiya Umma data d'auke kanta kamar Bata gantaba. Munir nema yasaki Baki Yana kallon ikon Allah shida Ummi aranshi yake fad'ar "to wazatayiwa wannan iskancin badai yayanta ba domin yasan ko giyar wake Tasha bazatace son yah najeeb takeyiba, atake wata zuciyar tace kaikodai kasani ko general aliyu ne zatayiwa Hakan tinda shine bak'o acikinsu sabida tayita ganin captain Jameel aibatayiba se yanzu maybe general aliyu takeso shitakeson Jan hankalinshi. Tsaki yayi afili yace banza Kawai ko wayace mata da tsiraici akejan hankalin namuji oho. "Mikace Munir? Dady yatambaya. "No bakomai dady. "okay. Ummi kuwa inbanda dukan tara'tara babu abunda k'irjinta keyi ganitakeyi kamar itace zatayiwa yah najeeb wannan shirmen domin tasan tabbas idan ta aikata Hakan agareshi zatasha rabon duka. Acan kuwa Sosai suka maida hankali kan abunda sukeyi kamar daga sama sukafarajin wannan k'amshin wanda yasaka najeeb Jin kamar kanshi zerabu gida 10 sabida tsananin saranda yafara mishi. To agun general aliyu ma hakanne domin shi jiyayi k'amshin na Hawa kanshi, acewarshi kamar tiraren aljanu Hakan yasa suka d'ago atare domin ganin waye. Ido general aliyu yazaro tareda saurinyin k'asa dakanshi sabida abunda idonshi yayi tozali dashi wato Nashanunta dake duk rabinsu awaje kana ana ganin kwancin nipples d'inta, bayantama kamar babu pant ajikinta sabida yadda kowacce halittarta tafita daban. Inbanda salati babu abunda general aliyu keyi domin akwaishi da muguwar sha'awa Abu kad'an na birkita mishi lissafi....mejo najeeb kuwa da Ido yakafeta kawai tareda k'ank'ancesu Yana tinanin hukuncin daze mata dominshi ko akwalar rigarshi wannan iskancin nata bekaiba...captain Jameel kuwa tuni yafara rawar d'ari sabida masifa azabure yamik'e Yana fad'ar "sorry Sr Ina zuwa please daga Hakan yayi gaba abunshi batareda yajira cewarsuba domin yafahimci aliyu ma yalek'o hanyarda yabi sabida har idonshi sun canza kala...(Allah sarki mazajenmu🤭karkuyi raki mana🙄) Dakarfi general aliyu yaruntse idonshi sabida saukar gigitattun marukan dayaji tareda ihun mansura alokaci d'aya Amma yakasa d'ago kanshi karyak'arayin mugun gani kamar yadda yayi Ayanzu...shiko mejo najeeb ball yafarayi da ita Yana Dalla mata kyawawan maruka wanda atake fuskarta Tayi sumtun kamar wadda Tayi katoda mota, dukanta yakeyi sosai Yama kasa magana..itako se ihu takeyi kamar zata tada gidan. Iyayensu na'ainda tabarsu suka rik'ajiyo ihunta Amma daga dady har Hajiya Umma bawanda yayi yunk'urin tashi daga inda yake, balle Munir dakomotsawa beyiba domin yasan idan yace zekawo wargi anan to tabbas zehad'a dashine. Ummi kuwa duk mansura Tayi ihu to seta zabura domin jitakeyi kamar itace yake duka sabida mugun tsoronshi datakeji....mama ce kawai tamik'e tareda haurawa Saman benen Amma Koda taje tuni yasab'a mata kamanni har general aliyu ya hak'ura yatashi yanason karb'arta ahannunshi karya illatata Amma Ina abun ya faskara. Tana k'arasawa Yana D'aga hannu zek'ara kaimata Mari. Cikin Bada umurni mama tace...! MEJO NAJEEB PAID BOOK NE akan nera 500 kacal game bukatar complete dinshi kuwa 1k ne domin complete dinshi yafito idan kishiya Siya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉 2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 09112799371 on WhatsApp or kikira wannan nomber 👉 07037092176 🙏 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book Page 13 & 14 "Tace Kai najeeb rabida ita Hakan karka K'ara dukankata kajiko Kabarta...Chak yatsaya da marinta dayayi niyyaryi yasauke hannunshi Yana huci...itako wani mugun kallo mama tawatsa mata kamun tace "Maza kibarnan kamun tinanina yacanja akanki shed'aniyar yayinya kawai..aitinkamin mama tarufe Baki tamik'e dasauri zatabar wurin Amma Takoma fad'uwa sabida tabugu sosai a kafarta alokacinda yake ball da ita, ihu tasaka sekuma Tayi saurin rufe bakinta tana zare Ido. Shikuwa najeeb inbanda tafarfasa babu abunda zuciyarshi keyi, cikin k'unarda yakeji aranshi yake nunatada yatsa yace "daga yau karna k'ara ganin fuskarki a part d'ina wlh ballema kisamudamar zuwama abokanaina da banzan iskancinki mikike tinanine? sud'in Y'an iskane marasa class dakamun kai kome? Tobarakiji ingaya Miki dukkanin abokaina babu D'an akuya acikinsu balle kizo kinamusu tallar kazamun jikinki wanda keda sandar slucer bakuda banbanci Humm nasan duk wannan iskancin kinayine sabida general aliyu tokisani manyan baby's ma Basu isheshi kallo ba belleke inbanda asara mima namuji zeyida mace matanda babu komai acikinsu se ciwonkai datarin k'azanta balle ballagaza irinki...shiru yayi sabida hannunda mama tad'aga mishi batareda tace komaiba tajuya tabar part d'in sa'annan Mansura tabi bayanta akunyace. Rik'oshi general aliyu yayi tareda zaunarda shi yad'auko ruwa acikin Frigg d'in dake parlor yabud'e yad'ora mishi abaki. Bamusu kuwa yakarb'a yasha seda yakusan shanyesu kana yajanye bakinshi Yana sauke ajiyar zuciya. Cikin lallami general aliyu kefad'ar "kayi hak'uri mejo nasan ba Dad'i Amma hukuncin daka d'auka yayi tsanani bazata iya d'aukaba please karage wannan zuciyar ko Umma bazataji dad'in wannan dukan dakayi mataba...ahasale yad'ago Yana fad'ar"bazataji Dad'iba tabarta tazo gunmu ahakan kamar wata karya? Yana gama fad'ar Hakan yamik'e zuwa bedroom d'inshi tareda banko k'ofar cikin dacin rai...da kallo general aliyu yabishi harya b'acewa ganinshi kamun yagirgiza kanshi kawai dumin Allah yasani yanajin tausayin najeeb harcikin ranshi. (To general aliyu mutun da uwarshi da ubanshi gashida abun hannunshi y'ay'an banki kenan💵 Kuma kace Yana baka tausayi🤔to Allah ya kyauta) Sukuwa suna saukowa mama tadubeta awuk'ance tace "Dedekenan najeeb shine maganinki gobema kyak'ara zuwa wurinsu tsirara tana gama fad'ar Hakan tashigewarta bedroom d'inta.. Hajiya Umma kuwa harara kawai ta b'allawa mansurar tareda Jan tsaki tana k'ara Saka autarta ajikinta wadda tatsere tin lokacinda mejo yafara dukan mansurar domin Tayi bala'in firgita. Yayinda dady yamik'e kawai yabar perlor... Munir kuwa seda yazo Dede inda take tsaye yace "yayi Dede wlh Allah yak'ara marar class kawai keta kijanwo hankalin namuji da tsiraicinki Kuma agaban yayanki, Humm aiko kinjawo sosaima kuwa Dan nasan yau datinaninki general aliyu zekwana Kuna soyewa😂 yak'arasa zancen cikin shakiyanci tareda zagata yawuce. Itakam Ummi tana'nan zaune inbanda rawar d'ari babu abunda takeyi domin tasan wannan bala'i ne mansura tajawo musu agidannan gun yah najeeb.....wani Irin kukane yazowa mansura metada hankali Hakan tarushe dashi tanayin Allah wadai da family nata dasuke alak'anta abunda Tayi da general aliyu tayiwa domin itasam ba'akanshi take hariba yayan natadai shine mafalkinta Kuma sabida shi Tayi wannan abun wato MEJO NAJEEB.😱 *DABAZATA NAKETAKAWA* 💃💃 Hajiyataa Ina MATA Ina Muna MATA Ina MAZAN suke ba Muna MAZABA??? Ina Maza masu famada matsalar MAZAN taka k'ank'ancewar gaba ko saurin inzali (matsalar sanyi ko zak'i matsalar istimna'i ko sanyin jikin mace ne agareka munada sahihin maganin kowacece Irin matsace tajikin namuji uddin hajiyarka ba mutuwane Tayi gabaki d'aya ba to zamu tadata da yadda Allah kaida kanka sekayi mamaki.💪 Manyan mata maganin k'anana kugarzayo domin samun mazajenku ahannu harmada danginsu🤷 1, munada gumbar tururuwa bini adole💃 2, munada daddawar bitalmali wadda Zaki bawa kowa domin dauke Ido dakakanki ko megidanki🤷 3, munada gumbar Madara domin ni'ima ga Dad'i ga aiki kamar engine 💃gamata wanda basuda wadatar ni'imar jiki Zaki samu ruwa sosai ajikinki kamar k'orama idan kikayi release kuwa kamar ankunna panpo🙈 4, munada lalata gindin kishiya / gakuma hayak'i kurce💃 5, munada maganin hips breast kiba & skin.💃 4 in 1 6, munada maganin karfin Maza kala'kala akwai wanda zesaka namuji yayi 2 horse ajikinki💪 7, munada roba body ga budadd'iyar mace ko wacce tacika matsewa da yawa. Munada gumbar me Yasin munada mlm me kabbara. 8, munada shed'aniyar gumba munada gari me aha d'in alatsine, munada maganin infection namasu matsala sosai Kuma munada normal infection kamarna kowa. munada ingantattun magunguna nakece Reni Hajiya & alhaji gyara shine kowa bawai iya mataba harmada MAZAN domin seda lpy zaku nemi MATAN🙈 ga duk me bukatar wannan kaya namu ze iya tuntub'ar wannan nomber 👉07037092176 or 09112799371 on WhatsApp or call. Lafiya jarice💪💃 Gombe Abakin rafin sukayi tsaye mekamada teku itadai halima dudda cewar ayanzu zuciyarta tacire tsoron maahh d'in Isseta Amma takasa sakewa awurin..itako Isseta cikin farin ciki take kasancewarta awannan wurin domin idan tazo jitakeyi kamar anyaye mata dukkan wani kunci na duniya, cikin tsananin happy kasancewarta anan tabud'e Baki dak'arfi cikin sexy voice d'inta tace maaaahhhh kamar yadda tasaba kiranta....Aiko atake ruwan sukad'auki rugugi sekawai ga wutsiyar jelarta tafito kamun Tayo saman ruwan Baki d'aya tafito, fuskarta d'auke da kayataccen murmushi na farin cikin ganin y'ar tata. Dasauri Isseta ta kwab'e fuska kamar zatayi kuka...maah Bata bari Tayi maganaba tawaro manyan idanuwanta tana kallonta kamun tasake sakin murmushi tace "wai nikam yoshe maryama zata girma ne?🤔 Kodai Sena samu suruki? Tafad'a cikin sakin fuska....Aiko suka shek'e da dariya atare suka had'a Baki wurin fad'ar barkada safiya maahh. "Yawwa barkanku dai y'anmatan maahh. "Murmushi suka karayi atare suna kallonta yadda take kad'a jelar kifinta se abun ya birgesu..juyawa Tayi Taga abunda suke kallo sekawai Tayi murmushi tareda cewa "ya garin yakuma gidanku maryama? Ai Isseta najin wannan tambayar idonta yacikoda k'walla kamar zata saka kuka tace "wlh maah badad'i komai se k'ara lalacewa yakeyi narasa mike damun mutanen gidan kowannensu bana Gane gabanshi balle bayanshi maah wasu sukan nuna tsanarsu gareni a Fili wasu kuwa b'oyewa sukeyi senarasa dawa zan jingina inji sanyi yanzu abun yakai har....ya'isa Hakan maryama maah takatseta kana tad'ora dacewa "duk abunda kenan nasani kuma tabbas bazaki fahimci abunda gidanku kecikiba se gaba Amma inaso kik'ara hak'uri kik'ara kawarda kanki akan komai Kuma kik'ara dagewa da addu'a tabbas tubalinda zekasance garkuwa agareki yana'nan bayya Bada jimawaba kedai kik'ara hak'uri wata Rana se labari Amma tabbas duk ranarda Kwan gidanku zefashe to ze iya kasancewa k'anzantar dazata fallatsawa kowa sedai muce Allah yakyauta... ameen y rabbi suka amsa mata. Kana tace "to maryama kuje kuci abunci seki d'auki kud'in maganin mamarki kuyi sauri kuje yadda zaku dawo dawuri Allah yabata lpy. "Ido halima tazaro kana tace "laa maah ya'akayi kikasan munkaita asibiti? Murmushi maah Tayi domin kawarda tambayar halima tace "kuyi sauri kuje kuci abunci lokeci na tafiya tana gama fad'ar Hakan Takoma warta cikin ruwan kamar Bata wanzu awurinba......Gurin wannan dutsen suka nufa inda Isseta tad'auki kud'i aranar suna zuwa suka samu abunci merai da lpy awurin shinkafa da miyah ga Naman kaji soyayye aciki, atake tsohuwar yunwarda ke cikin Isseta tamotsa Toba itakad'aiba halima ma hakance takasance agareta Aiko suka dirarma abuncin kamar wani ze kwace musu dudda cewar a plate abuncin yake sunaga kamar baze ishesuba Amma sunaci sunaganin kamar ana k'arashi domin babu inda yake raguwa harseda suka k'oshi Sega ruwa awurin sukasha tareda hamdala awurin abun giji kana suka d'auki kud'in dasuka gani awurin suka kama gabansu. A majalisa koyanzu suka samu yah shamsu inda suka bashi sak'on innah tareda kud'in dasuka karb'o awurin maah wanda shikanshi yah shamsu seda yayi mamakin a'ina sukasamu wannan uban kud'in, bedena mamaki ba harseda yatambayesu sedai kafin sukaiga bashi amsa akashafe musu zancen kud'in dukkansu dagasu harshi Hakan yasa suka shiga adedetasu kawai tareda nufar asibitin kaitsaye. Suna zuwako suka samu anbawa wannan mahaukaciyar d'aki itakadai tana zaune kamar yadda tasaba sedai ga abunci agabanta an'ajiye Amma bataciba Tayi shiru kawai tana kallon gefe d'aya....sosai Isseta taji dad'in yadda Taga mamar tata sedai fa taji Bada Dad'i yadda Taga tasaka abunci agaba bataciba Hakan yasa tarok'esu akan subed'e mata zata shiga...bamusu kuwa suka bud'e tinda sunga batayiwa kowa komai tanashiga tazaune tareda dafata tace "mama...ahankali matar tad'ago tana duban Isseta domin tagane muryarta dudda batada cikakken hankali. Murmushi kawai Isseta tayimata tareda d'auko abuncin takai bakinta, Aiko takarb'a tanaci ahankali Hakan Isseta tabata abuncin Nan seda tacinye tabata ruwa Tasha kana tamik'e cikin sauri mahaukaciyar tarik'o gefen doguwar rigarta. Cikin mamaki tajiyo tana kallonta domin Bata tab'a yimata Hakanba se ayau hakan yasa Takoma tazauna domin tagano abunda matar kenufi kenan...tana zama kuwa itako takwanta agefenta. Sudai su yah shamsu da ma'aikatan wurin dukkansu da kallo kawai suka bisu...cikin k'ank'anin lokaci bacci yayi awun gaba da ita se alokacinne Isseta tasauke ajiyar zuciya kana tamik'e tana share k'wallar idonta suka biya duk wani abunda za'abuk'ata kana sukabar asibitin zuciyarta atunkushe.. Yauma se kusan magarib sukadawo cikin gari zuciyar Isseta inbanda bugawa babu abunda takeyi domin se ayanzu tatinada abunda yafaru adaren jiya dakuma yau dasafe, cikin tsoro da fargaba sukayi sallama itada halima dakuma yah shamsu kowannensu yanufi nasu gidan Amma fa halima tad'an tsorata da yanayin k'awar tata domin fargabarta tafito Fili Kuma duk abunda ke faruwa agidan tasani sedai wanda Isseta d'in tab'oye mata Kuma Koda batasaniba ay'ankwana kinnan Rakata datakeyi Gurin maah dolizata fahimci akwai wani abun idan Tayi dubada kalaman maahh agareta Amma dai koma minene zata bari dasafe suyi zancen idan Allah yakaimu doline tasan minene Kuma Yakoma b'ullowa arayuwar Isseta yanzu. Dawannan tinanin tashiga gidansu....itakuwa Isseta yau kam kowa babu a tsakiyar gidansu Hakan yasa Tayi alwala tareda shigewa d'akinsu kaitsaye anan duk tasamu y'anmata gidan kowana sha'anin gabanshi...itadai daga sallama Bata Kara cemusu komaiba domin yanzu sosai tashiga tsoron su anty hawwa da anty bilki. Bayan tagama sallah ne jidda tashigo da kwanon abunci ahannunta ta ajiye mata tana fad'ar "anty Isseta gashi inji mama bintu Kuma tace anjima idan akayi isha'i kizo tana namanki. "To jidda kice mata ngd zanzo insha Allah. "To jidda tace kana tajuya tabar d'akin.....itako Isseta abuncin taci sosai kana tawanke bakinta taje tayi wanka harta fito bataga giftawar kowaba dagacikin iyayen nasu, seda tashirya cikin kayanta na bacci kana Tayi sallar isha'i Amma me tana gamawa wani nannauyan bacci yad'auketa batareda taje Kiranda mama bintu kemataba....seda dare yaraba sosai yauma akasake zuwa mata cikin bacci taji ana lalabarta Kuma yau har ansamu nasarar sab'ule mata hannun rigarta inda duk rabin k'irjinta awaje wanda ba cikin bra ba Kuma ahakan ana k'ok'arin k'arasa cire mata rigar...arazane tafarka domin Jin abun Tayi kamar amafalki cikin tashin hankali tashiga Ture wadda kejikin nata tareda k'ok'arin kwatar kanta Amma abun yafaskara, atake danbe yakacame atsakaninsu sedai ga dukkan alamu kowacece tad'anfi Isseta girma Hakan yasa Tasha wahala sosai ahannunta wurin kwatar kannata....kamar daga sama sukaji anty hawwa da zuwaira sunbuga ihu alokaci d'aya suna fad'ar wayyo allah atemakesu kwarto acikin d'akinsu. Hakan yasa wannan matar saurin sakin Isseta tahantsila tafice daga d'akin aguje...Kuma wannan ihun Nasu zuwaira shine yayi sanadiyar fitowar mutanen gidan gaba d'aya ciki kuwa hadda samarin gidan da Abba, gadan gadan sukayo d'akin nasu inda suna shigowa yah Kabir yakunnah hasken d'akin Hakan yasa idon Abba saukan akan...! MEJO NAJEEB PAID BOOK NE akan nera 500 kacal game bukatar complete dinshi kuwa 1k ne domin complete dinshi yafito idan kishiya Siya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉 2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 09112799371 on WhatsApp ko kikira wannan nomber 👉 07037092176 🙏 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book 1 Page 15 & 16 "Idon Abba sauka akan Isseta dake makure duk rigarta tasab'ule k'irjinta awaje, "innalillahi Wa'inna ilaihiraji'un shine abunda yafito daga bakin Abba kamun yace kowa yafito waje yafad'a Yana mayarda samarinda Basu shigoba tareda kora way'anda kejiciki batareda yabari sunga Isseta d'in ba Amma iyayen nasu duka sunganta dakama y'anmatan Hakan yasa mamansu yah balah sakin wani shu'umin murmushi kafin tayiwaje wannan murmushin nata kuwa bak'aramin tayarwada abokanan zamanta hankali yayiba wato mama salmu da mama bintu musamman ma mama salmu abun yayi bala'in kayar matada gaba Amma dayake dukkansu masu hankaline Kuma sun iya takonsu yasa babu wanda yafahimci Hakan...seda duk suka fitane kana Abba yace Y'anmatan ma sufito har ita Isseta Amma tasiturta jikinta kafin tafito. Hakan duk sukafito kowannensu yasha jinin jikinshi Isseta kuwa hijab kawai tad'ora akan kayanta dasuka yage tafito....dukkansu da kallo Abba yabisu kamun yanisa yace "hawwa'u wanene yashigo muku acikin darennan? Yasamu damar tsallake samarin gidannan haryashigo Basu ganshiba Kuma ba'abud'e k'ofar gidanba? Shiru anty hawwa Tayi domin Batasan mizatace mishiba. Hakan yasa yajuyaga samarin gidan inda ya kalli yah balah tareda cewa "kodai kune kebibiyar k'anenku? Tayaya har wani ze tsallakeku yashigo gidannan bakuganshiba balah? Yatambaya Yana kafeshida Ido. "Aikafin yah balah yabashi amsa mamansu Tayi saurin fad'ar "wannan wacce Irin maganace kakeyi Malam? Aiko agarin arna baza'ayi wannan tumasancinba kaima kasani duka yaran gidannan babu Bata iri bamuda wani bara gurbi sedai yanzu da Isseta keneman zame Muna k'arfen k'afa domin kuwa wurinta akazo ba wurin sauran yaranba Kuma itace akafarmaka Amma dayake dasanenta yazo setayigum dabakinta harsuka fara shed'ancinsu Badan Allah yasa Y'an uwan nata sunfargaba dasesuyi komai cikin salama yatafi babu wanda yasani kamar yadda suka Saba yanzu abun yawuce ayishi asoro ko akangon gidan biredi yanzu harcikin gidan ubanki zesameki kuyi lalatarku wannan wacce Irin masiface salon kijanyo harsauran yaranma yalalatasu, tak'arasa zancen tana rushewada kuka. Sosai zuciyar Abba kebugawa sabida wannan zancen na mamansu Yah balah tabbas maganarta gaskiya ce domin idan bahakaba miyahanata Neman d'auki itada ake k'ok'arin ketawa haddi kenan maryama zata lalata masa tarbiyar gida besaniba innalillahi wa'inna ilaihiraji'un..mama bintu kuwa da kallo kawai take binsu takasa cewa komai se luguden tara'tara da k'irjinta keyi.... dukkansu maganar iyya hassi ce takatse musu tinani inda take fad'ar"yo ai wannan basabon Abu bane malam shiyasa kullun nake tsawatar mata Amma yau da gobe semutane suga kamar ina tsangwamar ta ne sabida banice na haifetaba Amma Isseta kam sedai Allah ya kyauta domin kana ganin jiya tinsafe tabar gidannan se dare tadawo Amma dudda fad'an da kayi mata besa yau tafasa fitarba tinda yau sebaysn Isha'i tashigo gidannan Kuma antabbatarda cewa sunatareda yaronnan shamsu to inaga abunda sukayine be ishesuba shiyasa yak'ara biyota gida tinda ansaba gara suk'arasa anan Ashe rabon dubunsu tacikane....tafad'a tana dallawa Isseta muguwar harara. Ido Abba yaruntse dak'arfi domin tabbas yayarda da kalaman matanshi sabida yauma dakanshi yagansu lokacinda suke fitowa daga napped itada yah shamsu Kuma alokacin sunrigada sun ajiye halima ak'ofar gidansu se akazo itama aka ajiyeta to yah shamsu yafito daga napped d'in Yana Kara lallab'ata ganinta duka arud'e domin atinaninshi yadda tabaro waccan mahaukaciyar ne kedamunta besan badak'alar gidansu bace, tofa awannan lokacinne Abba yagansu Kuma bega halima ba shiyasa yanzu yak'ara gasgata abun aranshi... Isseta kuwa datayi mutuwar tsaye Jin k'azafinda ake jero mata babu kunya balle tsoron Allah se ayanzu kukanda ketokare mata mak'oshi yazo cikin kuka tanufi mahaifin nata tana fad'ar"wlh Allah Abba bahaka bane wlh bansan komaiba..tsitt Tayi awurin batareda tak'arasa fad'ar abunda takesan fad'aba Saka makon wani mugun Mari da Abba yad'auketa dashi jikawai sukayi "tasss kamun tadawo Dede yak'ara d'auketa dawani seda yayi mata Mari ukku ajere masu bala'in shiga domin seda ta hantsila tafad'i akan kafardata wadda tabuguda ita lokacinda mamansu Yah balah ta kad'ata akan panpo. k'ara tasaki tana dafe wurin cikin azaba kafin tarusheda kuka meban tausayi...hannu Abba yad'aga zekoma marinta cikin sauri mama bintu tarik'e hannunshi. Da kallo yabinta cikin mamakin abunda Tayi. Awannan karon bashi kad'aiba matan gidan ma kallon mamakin suke mata domin duk abunda akeyiwa Isseta agidan Bata tab'a Saka bakintaba balle Tayi magana tin tana k'aramarta kuwa sedai idan angama ta lallab'ata kawai. Amma kam segata da abun mamaki wai itaceda rik'e hannun Malam akan zedaki Isseta. Ido cikin Ido take kallonshi itama kamar yadda yake kallonta "cikin takaici wannan al'amarin tace "haba Malam aiduk abunda mutin zeyi aduniya yadace ya kwatanta adilci agareshi kafarayin bincike tukunna akan abunda kuke zarginta dashi kamun kayanke hukunci karka manta maryama amanace awurinka karson zuciya yakaiga aikin danasani domin wlh inada yak'ini akan cewar wannan zancen k'arya ne Sam bagaskiya bane akwai de abunda akashirya. Tana gama fad'ar Hakan tajuya kawai Takoma dakinta......da kallo Abba yabita harta b'acewa ganinshi kamun yajuya kan Isseta yace "tinda tace k'arya akemiki Kuma bana Miki adilci bayanga komai abayyane Amma abunda keranta yasa takasa ganin gaskiyar to shikenan badamuwa Dama dai tinkina jinjira abunda bintu ke fad'a kenan duk acikin y'ay'ana bana sanki bana Miki adilci to kije inda za'ayi Miki adilcin daga yau nayafeki daga cikin y'ay'ana babuni babuke maryama bazeyu nahaifi y'arda zata zamo ajalinaba wlh Maza kitattara kibar mun gidana yanzunnan Karna fito nasameki agidannan. Yana gama fad'ar Hakan yajuya tareda shigewa d'akinshi. Ido mama salmu tawaro waje cikin mugun gid'ima datashin hankalinda yakasa ab'oyuwa agareta take kallon Abba tamakasa cewa komai. Hakama y'anmatan gidan Gabaki d'aya sun girgiza da wannan hukuncin na mahaifinsu har Hakan yahaifarda nadama akan ihun da sukayi musamman anty hawwa Dan zuwaira ko kad'an Bata damuda wannan abunba. Isseta kuwa mik'ewa tayi tinda kalaman abbanta suka fara sauka akunnenta taji gabaki d'aya duniyar tayimata kunci zuciyarta tabishe atake tanemi kukanda takeyi tarasa. wani Irin daci kawai takejin yana taso mata tindaga zuciyarta har mak'oshinta, juyawa kawai Tayi tareda nofar hanyar fita gidan batareda tak'ara cewa komaiba, Tako biyu Tayi ana ukku ta tsaya cak sabida damk'o mata hijab da iyya hassi Tayi cikin mugunta tad'auki wani kwanon k'arfe dake tsakar gidan cikin rashin Imani tad'agashi zata dokawa Isseta aka. (wato kikasheta Baki barta da wannan mugun tabon ba🙄) ahanzarce Isseta tarik'e kwanon da hannu d'aya kana tajiyo tareda watsa mata wannan lulu eyes din nata masu bala'in firgitarda mugun mutun idan tana cikin bacin Rai kamar yadda take ayanzu....Aiko iyya hassi Tayi bala'in firgita daganin wannan canjin agun wadda batayi tinaniba, arazane taja baya taname sakar mata kwanon. "Karabowa Isseta Tayi kusanta inda itako tak'ara matsawa Baya Hakan tarik'ayi baya Isseta nabinta harsuka datse ga bangon wurin. Cikin wata Irin murya wadda Bata Santa da itaba tabud'e Baki tana fad'ar"kinyi kuskure hassi kinyi kuskuren cewa Zaki dakeni ayanzu kisani babu macenda zata k'ara samun wannan damar tadukana acikin gidannan Kuma aduk lokacinda kikayi Koda mafalkin kindakenine to idan kika Farka kifara kirga kwanakinki na duniya dumin dukana shine kuskure Mafi Muni dazaki k'ara tabkawa arayuwarki, sabida a yanzu kinrasa wannan damar, D'an murmushin yak'e Tayi wanda yafi kuka ciwo tamayarda kallonta ga mamansu yah balah kana Takoma kallon iyya hassi d'in sa'annan tagirgiza kanta tace "Humm kunyi naku kungama yanzuko saura nawa. Tana gama fad'ar Hakan tajuya hartakai bakin k'ofar fita gidan taji muryar zuwaira tana fad'ar "wlh k'arya kikeyi kinyi kad'an kigayawa iyayenmu magana Kuma kifita salun alun Allah semun sab'a miki kamanni agidannan. Tafad'a tanayowa kanta.....tsayuwa Isseta tagyara tanasakin wani shu'umin murmushi tareda jiran k'arasowarta...cikin sauri iyya hassi tarik'o ta tana girgiza matakai. Murmushi Isseta Tak'arayi kana tace dakinbarta ai Amma koyanzu lokaci be k'ureba dukwadda kesan uwarta tahaifi wata to tasameni abakin k'ofar dida, tanagama fad'ar Hakan tafice warta. *DABAZATA NAKETAKAWA* 💃💃 Hajiyataa Ina MATA Ina Muna MATA Ina MAZAN suke ba Muna MAZABA??? Ina Maza masu famada matsalar MAZAN taka k'ank'ancewar gaba ko saurin inzali (matsalar sanyi ko zak'i matsalar istimna'i ko sanyin jikin mace ne agareka munada sahihin maganin kowacece Irin matsace tajikin namuji uddin hajiyarka ba mutuwane Tayi gabaki d'aya ba to zamu tadata da yadda Allah kaida kanka sekayi mamaki.💪 Manyan mata maganin k'anana kugarzayo domin samun mazajenku ahannu harmada danginsu🤷 1, munada gumbar tururuwa bini adole💃 2, munada daddawar bitalmali wadda Zaki bawa kowa domin dauke Ido dakakanki ko megidanki🤷 3, munada gumbar Madara domin ni'ima ga Dad'i ga aiki kamar engine 💃gamata wanda basuda wadatar ni'imar jiki Zaki samu ruwa sosai ajikinki kamar k'orama idan kikayi release kuwa kamar ankunna panpo🙈 4, munada lalata gindin kishiya / gakuma hayak'i kurce💃 5, munada maganin hips breast kiba & skin.💃 4 in 1 6, munada maganin karfin Maza kala'kala akwai wanda zesaka namuji yayi 2 horse ajikinki💪 7, munada roba body ga budadd'iyar mace ko wacce tacika matsewa da yawa. Munada gumbar me Yasin munada mlm me kabbara. 8, munada shed'aniyar gumba munada gari me aha d'in alatsine, munada maganin infection namasu matsala sosai Kuma munada normal infection kamarna kowa. munada ingantattun magunguna nakece Reni Hajiya & alhaji gyara shine kowa bawai iya mataba harmada MAZAN domin seda lpy zaku nemi MATAN🙈 ga duk me bukatar wannan kaya namu ze iya tuntub'ar wannan nomber 👉07037092176 or 09112799371 on WhatsApp or call. Lafiya jarice💪💃 Se alokacinda taficene hankalin samarin gidan yadawo jikinsu, cikin sauri yah Kabir yanufi d'akin mahaifiyarshi mama bintu domin duk wannan abunda akeyi batasaniba tinda tagama yiwa Abba magana d'azu tatafi. Yanashiga yaganta zaune tana lazimi cikin tashin hankali ya Isa gareta Yana gaya mata abunda kefaruwa...arazane mama bintu tamik'e tana fad'ar "innalillahi wa'inna ilaihiraji'un mikake fad'a ne Kabir? Dagaske abunda mlm yayi kenan? "Wlh kuwa mama narasa mimazance. "Yo mizakace kuwa Maza bita kaga Ina zatanufa acikin tsohon darennan. "To yafad'a cikin sauri yafice daga d'akin...itakuwa mama bintu kuka tasanya cikin matsanancin tashin hankali tajanyo waya tashiga Kiran wata nomber ana d'agawa batatsaya jin abunda za'aceba tafara magana cikin Bada umurni take fad'ar "yanzu yanzu sulaiman katada su bashir kubi bayan Maryama malam yakoreta acikin darennan Kuma tafita bansan Ina zata dosaba Dan Allah kunyimun Rai kunemomin yarinyarnan karwani mugun abun yasameta, tak'arasa zancen tana k'ara rushewada kuka. Daga b'angaren sulaiman kuwa inbanda salati babu abunda yakeyi kamun yace yanzu kuwa ranki yadad'e zamu nemota insha Allah, daga Hakan yayanke wayar....komawa Tayi tazauna tana kukanta tareda addu'ar Allah yakare Isseta daga dukkan sharri. To ab'angaren mama salmu ma Hakan abun yake domin Isseta nafita Taga duka matan Gidan kowa Yakoma d'akinshi. tad'auki mayafinta tabibayanta, Amma me babu inda Bata dubaba batagantaba Tayi Mata ko sama ko k'asa Hakan yasa tadawo gidan zuciyarta atunkushe domin Sam bataji dad'in korarda Abba yayiwa Isseta ba sam. Sukuwa su sulaiman da bashir tuni duka bazama Neman Isseta acikin darennan Kuma cikin ikon Allah sukaganta sedai tamusu Nisa sosai domin tafiya takeyi kamar wadda Bata hayyacinta Kuma seyankan jeji takeyi abun yayi bala'in Basu tsoro sabida surk'uk'inda take shiga Koda Rana bakowane ke iya shigarshiba balle yanzu cikin tsakiyar dare, Amma Hakan sukebinta gudun karwani abun yasameta. Seda sukayi tafiya menisan gaskiya kamun Isseta tab'ace musu b'at kamar ba ita ce sukebi ayanzuba...cikin mamaki suke Kara dudduba jejin gasuda manyan fitilu masu haske Amma Kuma Sam Basu gantaba harsuka kutsa kansu inda yabasu tsoro Dole sukadawo babu shiri dazimmar gobe sudawo suk'ara dubata ko wani wurin tab'uya itama dataji tsoron. Tofa abunda su sulaiman Basu saniba Isseta tuni mamarta tad'auketa domin gudun karwani abun yacutadda ita...abakin wanna k'aton kogin nagansu itada maah. maah natsaye agefenta itako se rusar kuka takeyi cikin kukan tabud'e Baki zatayi magana kenan maah tadakatarda ita tahanyar fad'ar "karkice komai maryama duk abunda kenan nasani kuma insha Allah se Allah yasaka Miki karki damu kanki kizuba Ido kiga kina zamanki sakayya zata biyo baya. Wannan kalami na maah shine yahana Isseta fad'ar abunda Tayiniyya Hakan yasa takama bakinta Tayi gum dashi.....itako maah tsaye Tayi kawai tana k'arewa jejin kallo tinani takeyi tayaya zata koma cikin ruwa tabar Isseta ita kad'ai a wannan wurin domin tasan tabbas wani daga cikin jinsinsu ko miyagun namun dawa zasu iya cutadda ita gashi Kuma bazeyu tashiga da ita acikin ruwaba tinda ita d'in bil'adama ce ruwan ze iya cutarda ita, itakuwa bazata iya zama atudu ba inda babu ruwa ita d'in zata iya cutuwa, to Yaya zatayida maryama?...! Tofa 🤔 wannan rikicin yaze k'are Yaya maah zatayi da Isseta Waze hak'ura da tashi rayuwar domin bawa wani kariya acikinsu? Humm muje zuwadai domin Jin yadda wannan badak'alar zata k'aze. MEJO NAJEEB PAID BOOK NE akan nera 500 kacal game bukatar complete dinshi kuwa 1k ne domin complete dinshi yafito idan kishiya Siya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉 2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 09112799371 on WhatsApp ko kikira wannan nomber 👉 07037092176 🙏 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book 1 Page 17 & 18 "Tana cikin wannan tinanin tajuya ganin Isseta tasunkuya alamar Tayi bacci, shiru Tayi tana tinanin yazatayi da ita? Amma ganin batasamu wata mafitarba kawai seta gyara mata kwanciyarta tareda komawa gefe tana kallonta, sedai ko minti 20 batayi awurinba wani mugun zafi yataso mata sabida Bata Sababa ba yadda za'ayi Ta'iya zama a tudu ba'acikin ruwaba. Amma ahakan tadaure kusan minti 35 sedai zafin naneman illatata Hakan yasa tafad'a cikin ruwan babu shiri....seda Tayi nitso nakusan minti 3 kana tafito bayan wasu minti 3 tak'ara komawa ruwan akayi wasu minti 3 tak'ara fitowa,, atakyaice dai ahakan suka kwana har inda gari yawaye tashiga ruwa tafito tana gadin Isseta d'in...sedai abunda yabata mamaki shine shigarda Tayi ruwan na k'arshe Koda tafito tasamu Isseta kwance akan wata y'ar katifa me kyau sosai Kuma anyi mata shimfid'a kamar wata y'ar baby. Abun yayi bala'in Bata mamaki sedai kafin tasamu zarafinyin wani abun Sega wata kyakkyawar mace tafito itama rabinta kifine rabinta mutin sedai banbancinsu ita maah taruwace itako wannan ta tudu ce( gawanda Basu fahimta ba ga takyaitaccen bayani. "Dama ita wannan aljanar wato hajo ruwa kala biyu ce Allah yahalitta d'aya acikin ruwa take d'aya Kuma a bakin ruwa take ma'ana akan dutse wadda Sam Bata damuda ruwaba Amma Kuma tanashiga ciki. Itako taruwa Sam batason Tasha iska sedai Kuma ahakan tana fitowa waje. To kunji yadda suke sabida Hakan idan Kun fahimta ita wannan data fito ayanzu takan dutse ce🧏) Ajiyar zuciya maah tasauke ganin aminiyar tata domin ko acikinsu akwai way'anda Allah ke had'a jininsu sukasance abokanai ko k'awaye.....k'arasawa Tayi wurin maah suka gaisa kama tagayamata itace tayima Isseta Hakan Dama tinjiya tana kuleda ita Bata cikin ruwa Bata waje Hakan yasa taduba abunda takeyi awajen ganinta tareda wannan yarinyarne yasata fito domin Taga ko wacece sekuma Taga Ashe maryama ce...hakane kam wlh anan takwana domin matsala sukasamu da babanta a,nan maah tabawa wannan k'awar tata labarin abunda yafaru agidansu maryama....sosai tajajanta abun inda tad'auki alkawarin Tayata kulada Isseta. To acan gida kuwa mama bintu Bata rintsaba yadda Taga Rana haka Taga dare tin lokacinda yah Kabir yasanarda ita shikam bega Isseta ba gashi Kuma bataji dagasu sulaiman ba Hakan yak'ara hanata samun nutsuwa inbanda addu'a babu abunda takeyi..misalin k'arfe 8:00am halima tashigo gidan Domin itama da Isseta takwana aranta Sam takasa samun sukuni ayadda Taga Isseta cikin tashin hankali jiya bayan sundawo Hakan yasa tazo tinda safennan Dan Taga Isseta d'in taji mike faruwa sedai tana shiga taji abunda Sam hankalinta baze d'auka ba, wai Isseta Bata kwana agidaba Suma nemanta sukeyi acewar mamansu Yah balah. Inda iyya hassi tak'ara dacewa tinda safe tafita ajiyan Kuma haryanzu batadawoba...tofa wannan zancen shine yasaka kokwanto azuciyar halima domin dai jiya tareda ita suka fita Kuma atare suka dawo to miyasa yanzu sukecewa wai tinsafe ne batanan? Wannan abun yayi bala'in d'aga hankalin halima Hakan yasa Takoma gida tana kuka bilhaqqi tasanarda innarta abunda yafaru........mama bintu kuwa se yanzu su sulaiman suka kirata suna sanarda ita cewar Sam basuga Isseta ba sunnemeta sama da k'asa Amma Basu gantaba. Tofa awannan lokacin tashin hankalin mama bintu yak'aru yadda bakwatinani Tayi kuka harta godewa Allah, cikin tashin hankali da mugun b'acin Rai tanufi d'akin Malam Musa Abba kenan, azaune tasameshi Shima yabuga uban tagimi. Cikin takaici da bak'in cikin wannan abun dayayi tace "wlh Malam Bakaga komaiba tagumi yanzu kafara tinda kakori maryama daga gidannan nasan kanada yak'ini akan cewar lokacin bukatar ta yakusa Kuma idan wannan lokacin yazo sekatanadi amsar badawa akan b'atanta domin wlh bazan tab'a rufamaka asiriba akan wannan al'amarin, kabiyewa son zuciya da makircin matanka kajefamu cikin tashin hankalin da bamusan lokacin fitarshiba. D'an shiru Tayi kamun tanisa tacigabada fad'ar inaga kunshiryawa k'are rayuwarku ne agidan kaso konace kashiryawa k'are rayuwarka agidan kaso shiyasa kayi hakan, domin idansu basusan wacece maryama ba aikai kasani Amma katake sanin, shikenan zamuga yadda abun zek'are, tana gama fad'ar Hakan tafice warta ranta amugun b'ace...Abba kuwa da tinda tafara magana hankalinshi yak'ara tashi matik'a se ayanzu yake K'ara danasani akan abunda ya aikata tabbas yad'ebo ruwan dafa kanshi zekuwa dahu idan ba Allah yaceceshiba. (Humm Malam Musa kenan🙄seyanzu kasan Hakan😏 tukunna ma wacece maryama dahar kuke wannan zantukan akanta?🤔) Lagos Banana island Kwance yake akan makeken gadonshi Yana sharar bacci sedai daga ganin yadda yake baccin kasan cewar bayajin dad'in yinshi kawai de yanayine...wayarshi ce dage kan bedside table tafara rurin neman d'auki akarona biyu, cikin baccin yaji Kiran wayar yadameshi Hakan yasa yad'aga batareda myyaduba me kiranshiba tareda Kara wayar akunnenshi. Daga D'aya b'angaren general aliyu yace "hello mejo zanfito yanzu muhad'u a airport please lokaci yakusa karmu rasa jirgi. "Okay kawai yace tareda yanke wayar seyanzu ma yatinada yaune tafiyarsu, Hakan yasa yamik'e jikinshi duk badad'i yanufi bathroom tareda rufo k'ofar. Seda yayi brush kana yayi wanka domin tinda yayi sallar asuba Yakoma bacci betashiba seyanzu da general aliyu yatadashi, seda yagama wankan yatsaya kallon halittarshi dake atsaye kullun kamar abunda yake ciyarwa. D'an k'aramun tsaki yaja kamun yajanyo towel ze D'aura kawai idonshi yasauka akan k'ofar bathroom d'in inda akad'an bud'e k'ofar kad'an ana lek'enshi, wani Irin waro Ido yayi kamun yad'aura towel d'in ahanzarce yanufi k'ofar, Amma kamun yak'arasa tuni akabar jikin k'ofar. Yana fitowa wulgawar mace kawai yagani ta glass din window d'akin, Hakan yasa yajanyo jallabiyyarshi kawai yazura tareda fitowa daga bathroom d'in amugun hasale. Yana fitowa parlor yayi turuss ganin Ummi kawai a perlor Tama goge'goge ga dukkan alamu sharace zatayi....k'ank'ance golden eyes dinshi yayi kamar yadda yakeyi idan zeyi wata tijarar Yanabinta dawani mugun kallo cikin mugun mamakinta datafasar zuciya. Allah sarki baiwar Allah itako se aikinta takeyi batamasanda yanayiba...shikuwa gabaki d'aya k'wak'walwarshi tagama bashi cewar itace ke lek'enshi kawai tanason renamai hankaline shiyasa Tayi kamar shara zatayi mishi, sabida tasan kafin tagudu yakamata bari tayimishi pretending. Cikin bala'i yadaka mata tsawarda seda tasaki glass cup d'inda ke hannunta tana zare Ido, cikin tafasar da zuciyarshi keyi yabud'e Baki babu alamar rahama a murmushi yace "Ummi ni sa'arkine? Sabida Kinga nabaki damar shiga part na shine zakimaidani abokin wasarki? Mikike nema ajikina? Mikikesan gani ataredani dahar Zaki iya lek'e na abayi? Ina yayanki Ummi har renin dakikayimun yakai Hakan? Yatambaya Yana wani Irin huci kamar kumurci.....Ido Ummi tazaro cikin tashin hankali da mugun fargaba tabud'e Baki cikin inna'inna take fad'ar "wlh..wlh Allah ya najeeb narantse da Allah bani ba...gum Tayi dabakinta tanaja Baya ganin yayo kanta gadan gadan kamar mayunwacin zaki. "Dakata najeeb karka kuskura katab'amun yarinya wlh kaji nagayamaka. Yatsinkayo muryar dadynsu Hakan yasa yatsaya cak batareda yak'arasa gurintaba Kuma besauke hannunshi dayayi niyyar marintaba....shikuwa dady karasowa yayi cikin parlor yazo gab da najeeb d'in kana yace "wai miyake damunkane najeeb? Kanada hankali kuwa? K'annen Nakane zaka Saka agaba damugun alkaba'i? Jiya kadaki mansura kana fad'ar wai tazo gunku tsirara yanzu kuwa zaka daki Ummi kana fad'ar tana lek'enka abayi shinwai minene matsalar kane? Kodan kaga nasaka maka Ido shine Zakayi abunda kaga dama, sokakeyi kalalatamun yarane ko Yaya? Awannan karon d'agowa najeeb yayi arazane cikin mugun mamakin kalaman mahaifin nashi yake kallonshi. "Yes najeeb kallon me kakemun? Koba hakabane? Inba lalatamun su kakesanyiba zaka zauna kana musu wannan furucinne? idan mace kakeso atareda Kai bazaka nema awajeba se acikin gida? Humm shikenan ai nasan maganinka, Yana gama fad'ar Hakan yacewa Ummi Maza tawuce seda yasakata agaba kana yabi bayanta sukabar part d'in nashi. Da kallo mejo najeeb yabisu harsuka b'acewa ganinshi gabaki d'aya yadaskare awurin da mamakin mahaifin nashi domin Sam beyi tinanin k'iyayyar da dady kemasa takai Hakanba, shinkodai bashine yahaifeshiba? Yayiwa kanshi wannan tambayar dabame bashi amsarta ayanzu...ganin tsayuwar ba'abunda zata k'ara mishi Sema b'ata lokacinshi dayake k'arayi gaya sekiranshi general aliyu keyi Hakan yasa Yakoma bedroom dinshi kawai cikin kunar Rai yashiga shiryawa komai beshafaba tirare kawai yafesa tareda Saka kayan yafito janyeda jakar kayanshi, Yana fitowa yaga captain Jameel nazaune a perlor cikin sauri yataso tareda d'aukar jakar sukafito a general parlor yagasu Hajiya Umma da mama zaune se Munir da siyana ga mansura gefe da bandage d'inta duk ajiki. Kallo D'aya yayimusu tareda d'auke kanshi yace "Umma zamuyi tafiyane, semun dawo mama daga Hakan yasakai zefice batareda yajira cewarsuba. "Allah yakikeye Kuma yasa ayi akan nasara, cewar mama...yayinda Umma kuwa tamik'e cikin sauri tana fad'ar zonan my son. Haryakai bakin k'ofar fita parlor yatsaya, shikuwa captain Jameel yayi ficewarshi. Tana zuwa kuwa hannunshi takama tareda nufar bedroom d'inta dashi seda tamayarda k'ofar tarufe kana tad'auko fruit salad a wani D'an jug tabashi tareda manna mishi kiss a ride lips dinshi kamar yadda tasaba kana tarungumeshi ajikinta tsam kamar wasu mata da muji, Kuma tak'i sakeshi kusan minti 2 seda yanemi cire jikinshi daga nata Dan kanshi kana tasakeshi, tareda k'ara manna mishi kiss a kumata tace "adawo lpy yaron Umma...shidai k'ala bece mataba kawai juyawa yayi tafiyarshi..da kallo tarakashi tana tasbihi ga uban gijinda yabata wannan yaron Allah yasani tana mugun son najeeb cikin y'ay'anta tana rokon Allah yabata ikon b'oye soyayyar shi kar Y'an uwanshi sugano tafisonshi akansu domin tasan tabbas Hakan zehaifarda matsala atsakaninsu. Shikuwa Yana fitowa yafice daga gidan kotakan k'anenshi bebiba dayaji suna masa adawo lpy Allah ya kiyaye...a perking space yasamu captain Jameel tareda zugar yaranshi, ruwan roba yakarb'a ahannun captain Jameel d'in yawanke bakinshi kana yashiga motar domin befito da Hankey ba Kuma shidai yatsani wannan kiss d'in da Umma kemishi akan lips sedai ba yadda zeyida ita mahaifiyarshi ce babu abunda zatayi agareshi yace aa Amma Badan Hakanba tayaya zebari wai mace ta tsotsar masa Baki, Allah yasauwak'e mishi wahala da kayan K'azanta. Dawannan tinanin motocin su sukabar gidan inda suka nufi airport kaitsaye acan suka samu general aliyu datashi zugar. Suna Isa kuwa babu wani b'ata lokaci jirginsu yatashi zuwa k'asar nigar......! MEJO NAJEEB PAID BOOK NE akan nera 500 kacal game bukatar complete dinshi kuwa 1k ne domin complete dinshi yafito idan kishirya biya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉 2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 09112799371 on WhatsApp ko kikira wannan nomber 👉 07037092176 🙏 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book 1 Page 19 & 20 Inaga wannan page shine end book 1 free yak'are idan kinada bukatar complete dinshi Zaki biyan 1k domin samun complete inkuma update kikeso Zaki biyan 500 kacal. Idan kinshirya biya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉 2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 09112799371 on WhatsApp ko kikira wannan nomber 👉 07037092176. "Jirginsu nasauka a k'asar nigar sukad'auki dauki mota drop zuwa fadar shugaban k'asar nigar Alhaji Abdulsalam Idris suna zuwa sukasamu damar shiga fad'ar shugan k'asar kasancewarsu sojoji basusha wahalar shigaba dudda cewar ba sojojin k'asar bane Amma daganinsu kansan cewar ko acikin sojojin Nigeria manyane. Abakin k'ofar shiga office din shugaban k'asar suka tsaya inda Fe,A d'inshi yashiga gun alhaji Abdulsalam Idris domin nema musu iso abunshi dudda cewar babusu acikin jadawalin wanda zegana dasu aranar Amma haka akasama musu gurbi dole kasancewarsu manyan mutane dukda k'ananun shekarrunsu ammadole abasu girma sbd manyan muk'amansu....fitowa f,a yayi yagaya musu zasu iya shiga domin ya,isarda sak'onzuwansu. Hahan yasa suka shiga office d'in kaitsaye. Azaune suka sameshi akan kujerar office d'inshi kyakkyawan dajjo farin buzu mecikar haiba da kamala. Gaidashi sukayi cikin girmama dudda cewar sunzone da b'acin Rai Amma kwarjinin dattijon yahanasu bayyanarda b'acin ran nasu. Shima agunshi hakanne domin Hakan kawai yaran suka birgeshi Hakan yasa ya amsa musu cikin sakin fuska da kulawa, daganan yabasu wurin zama...seda sukazauna cikin girmamawa suka shiga koramai bayanin abunda yakawosu kamar Hakan "ranka yadad'e munzune akan wani al'amari dayake faruwa ak'asarmu sabida bamuji komai daga manyanmuba gameda wannan abun shiyasa mukazo muji Koda Saka hannun k'asar nigar ne ake wannan aikin. Tsayawa general aliyu yayi yad'an Kalli dattijon kamun yacigabada fad'ar "wannan abun kuwa bakomai bane face aikinda sojojin k'asar Nan keyi a Nigeria Kuma munga babu Saka hannun kowacce hukuma ta sojojin Nigeria akan wannan al'amarin shiyasa mukazo domin abun yayi k'amari Kuma way'anda suke wannan yak'in dasu bay'an Nigeria bane Y'an south African ne. "Murmushi wannan kyakkyawan dattijon yayi kana yace "kunada gaskiya Y'an samari dudda cewar bansan sunayenkuba Amma suturar jikinku tagayamin mukamanku acikin hukumar soja, to zance na gaskiya dasaka hannunmu awannan aikin yafad'a Yana kallon najeeb dayaga tinda aliyu yafara magana kanshi ak'asa yake. Murmushi yayi kana yacigabada fad'ar "abunda yasa muka Bada umurnin yinshi kuwa shine way'annan mutanen hak'ar ma'adanan kasashen mutane sukeyi nacikin k'asa wanda bakowane ze iya fahimtarsu ba sedai kafin sukaigayin abunda suke buk'ata general faruk ya'ankara da b'arnarda suke Neman yiwa Niger Hakan yasa yafarmakesu alokaci d'aya to dasukaga Hakan sesuka gudu izuwa Nigeria tinda Basu samu abunda sukeda buk'ataba anan shiyasa suka tsallaka can. Ganin Hakan yasa general faruk yasanarda shuwaga bannin hukumarsu inda sukazo Neman Saka hannuna akan suriskesu Nigeria tinda Basu samu nasarar kamasu ananba suka gudu. mutin biyu kawai suka kama Kuma basune manyaba acikin wannan kungiyar tasu dake wannan ta'addancinga k'asashen duniya.. D'an shiru yayi Yana kallon yanayinsu kafin yacigabada fad'ar "wannan abun nasu ba'iya nigar da Nigeria yatsayaba har kasashen k'etarema domin kuwa hukumar sojojin ganah nemansu sukeyi hakama chadi, kyamarun, India, Pakistan, dakuma k'asarsuma wato south Africa...dukkan way'annan kasashen nemansu akeyi ruwa ajallo Kuma ankasa samun nasarar kamasu annanema akasamu kama mutin biyu Hakan yasa dasuka tsallaka Nigeria mukanemi izinin shiga Nigeria yin wannan aikin agun shugaban k'asarku Amma bamuda masaniya akan hukumarku sedai inada tabbacin cewa shugaban k'asar Nigeria ya tattauna da wasu daga cikin manyan sojojinku akan wannan problem d'in. To Amma Kuma ance daga cikin sojojin Nigeria akwai way'anda kejagorantar sojojin nigar acan yobe tareda general faruk. Yak'arasa zancen Yana kallonsu. Kallon najeeb aliyu yayi yaga haryanzu be d'ago kanshiba Hakan yasa yamayarda kallonshi akan dattijon yace "ikon Allah gaskiya duk bamada wannan masaniyar ranka yadad'e Amma abincinkenda mukayi babu wani sojan Nigeria awurin gaskiya barama kaga yafad'a yana bud'e computer dinshi dakoyoshe suna tareda ita shiga nunamai abubuwanda kefaruwa acan yayi....cikin mamaki alhaji Abdulsalam Idris ke kallon video tabbas babu sojojin Nigeria aciki to Amma ya'akayi Hakan tafaru? Yayiwa kanshi tambayar da bame bashi amsarta ayanzu....cikin mamaki Yakoma kallon general aliyu kana yace Tabbas babu sojojin Nigeria anan Amma abunda shuwaga banninku suka gaya mana kenan domin harda bayanan sojojin dasuka jagoranci aiki sukaturo mana.. Se wannan lokacin mejo najeeb yad'ago kanshi tareda bud'e Baki cikin sweet voice dinshi dayagama sauyawa sabida b'acinrai yace "please ranka yadad'e kozamu iyasamun bayanan sojojin? Kokuma sunansu da hukumarda suke aiki please. "D'an shiru dattijon yayi kamun yace gaskiya bayanansu basa office d'innan Amma sunansu ance D'aya MEJO NAJEEB SAHABI KHAMIS DALA da GENERAL ALIYU HAIDAR AMEEN...Ido suka waro atare kamun sukalli juna cikin mugun mamakin wannan k'ullin da'akamusu. Maganar alhaji Abdulsalam Idris ce tadoki dodon kunnensu inda yake cewa "Amma bayanansu kubari nasaka adauko muku nabarsu a gida, Kuma ance zak'ak'uran sojojine way'anda Nigeria kejidasu ahalin yanzu tabbas zasu iya kama way'annan b'ata k'asar sedai idan basuso yin Hakanba domin yakanyu atare sukeda Y'an zagon kasan k'ila da had'in bakinsu ake wannan abun Amma ba wanda yakeda tabbaci akan Hakan sedai aikinda zasuyi ayanzu shine ze tabbatarda gaskiyar Ina suka dosa, idan akwai Saka hannunsu ko babu...Yana kaiwa k'arshe najeeb yamik'e tsaye domin harnaman jikinshi tafarfasa yakeyi inda wata Irin zufa tashiga ketomishi Tako Ina sabida mugun b'acin Rai da tashin hankali, kenan so akeyi ab'ata musu suna shiyasa aka shirya musu wannan abun akasanarda cewar sune kejagorantar sojojin Nigeria da Niger alhalin ko sanin antura ayi wannan aikin basuyiba wannan wanne Irin sharrine....shikuwa general aliyu yayi namujin k'ok'ari wurin b'oye nashi b'acin Ran inda yacewa alhaji Abdulsalam base an karb'o musu bayananba sungane ko suwaye kejagorantar aikin sabida Hakan zasu samesu acan. "Murmushi kawai dattijon yayi tareda yimusu fatan alhairi sukayi sallama kana general aliyu yabibayan mejo najeeb datuni yafice. Aharabar gidan gwamnatin yasameshi harya shiga mota, shiga Shima yayi kamun yadibi najeeb d'in yace "miye abunyi mejo? Inazamu dosa yanzu? "Nigeria jihar yobe yafad'a atakyaice...dagajin Hakan aliyu bek'ara cewa komai yayinda captain Jameel kebinsuda Ido domin ko general aliyu dabecika nuna b'acin ranshi afiliba yau kallo d'aya zakamishi kasan ranshi amugun b'ace yake. Amma Hakan yabarsu kawai yanabinsu da Ido tinda Basu shiga dashi cikiba balle yasan abunda aka tattauna gashi Kuma yaji za'akoma Nigeria ko hutawa basuyiba..... kaitsaye airport memotar yakaisu suka biyashi, shikam yayi tafiyarshi. Anan suka Siya ticket d'in y'amma, bayan sunbiya suka zaunanan suna jiran lokacin tashin jirgin yayi. kamun wannan lokacinne suka samu sukayi wanka suka canja kaya acikin airport d'in domin akwai dakunan bak'i. Se bayan sund'an hutane yatinada fruit salad d'inda Hajiya Umma tabashi, D'an tsaki yaja tinawada amotafa yabarshi Hakan yasa captain Jameel tafiya yasiyo musu yoghurt da gasarshiyar kaza, anan suka d'anci sukayi sallah, Basu jima dagamawaba lokacin tashin jirgin yayi Hakan yasa suka fito kawai tareda koma hawa jirgi domin juya Nigeria. A abuja jirgin yasauka Hakan yasa suka shiga Neman wanda zekaisu Legos ko yobe state Amma firrr ba'asamuba babu yadda Basu bugaba Amma babu jirgin ayau sedai gobe sukuwa bazasu iya Jira har gobeba..suna yatse suna tinanin yazasuyi kowada abunda yadameshi musamman Mero najeeb dayakejin ciwonshi nason tashi gakuma b'acin Rai karfin haline kawai yakeyi....captain Jameel ne yak'araso inda suke tsaye Yana fad'ar "Sr wlh ba'asamu jirgin dazetashiba Koda da yammane wai sedai jirgin ruwa idan Muna buk'ata Shima yanzu zetashi Kuma Anambara state zeje idan ya'ajiyemu a yobe se yawuce Amma ta gombe zebi. "Okay badamuwa bara muhaushi kawai zefi ai, cewar general aliyu Yana kamo hannun mejo najeeb d'in. Domin shidai komi beceba sabida yanayin ciwonshi se k'aruwa yakeyi gaya inbanda fad'uwa babu abunda gabanshi keyi da tsinkewar zuciya, Amma yadakewa ranshi domin komai kwakwarka baka Isa kace yanada wata matsalar ba sedai kallo d'aya zakamishi kasan cewa yanacikin mugun b'acin Rai dubada yadda kyakkyawar fuskarshi ke ahad'e kamar besan minene dariyaba...dahakan suka hau jirgin kuwan inda suka d'auki hanya atake semuce Allah yasaukesu lpy.. Gombe Bacci sosai Isseta Tayi har garin Allah yawaye Rana tafito tukunna ta Farka, ahankali tabud'e sexy eyes d'inta tanabin wurinda kallo seyanzu tatina abunda yafaru adaren jiya wani Irin kukane taji yazo mata lokaci d'aya domin Bata tab'a tinanin ita za'ayiwa wannan k'azafinba wai Anya kuwa Abba shine yahaifeta? Tayiwa kanta tambayar da bamebata amsa....kanta dataji andafane yasakata d'agowa ahankali tanabin wanda yadafata da kallo, wannan k'awar ce ta maah tsaye akanta tana sakar mata murmushi..itako ganin batasantabane yasa tabud'e Baki ahankali zatayi magana kenan, taji ankoma shafa kanta akarona ukku..atake abunda takesan fad'a yab'ace mata Kuma tamanta komai dayafaru ajiya Sam an shafe mata komai nadamuwa kamar ba itaba..Hakan yasa itama sakar mata murmushi kawai tamik'e domin Tayi sallah sabida tamanta komai na kunci arayuwarta..alwala Tayi bakin kogin kana tazo tad'an share wurin kawai ta tada sallar domin kayan jikinta Basada D'an kwali balle ta shimfid'a tinda sleeping dress ne...seda ta idarda sallar kana aka kawo mata abunci. Aiko Tayi zaune taci abunta seda Tayi hani'an kana tad'ora da ruwa. Bayan tagamane tazauna tana jiran fitowar maah... Acikin gari kuwa tinda halima take kukanta innarta Bata hanataba domin itama jitakeyi kamar zata saka kukan kawai Dan karta karyawa y'ar tata zuciyane. Halima nacikin wannan halinne tamik'e zumbur kamar wadda aka tsikara tafice daga gidan cikin sauri tonowada inda zata iya samun k'awar tata.. Zaune suke ak'ofar gidan megarin gombe mlm Musa ne se wasu hadiman fadar daga gefe kuwa wasu attajiran alhazawane kezaune kusan su shida...gyaran murya megari yayi kana yace "mlm Musa kajidai bukatar da wannan bawan Allah ketafeda ita tason Auren d'aya dagacikin ahalinmuna Fulani Kuma nasandai kasanshi domin ba boyayyen mutin bane a Nigeria duka balle jihar gombe. Jinjina Kai mlm Musa yayi kana yace Tabbas nasanshi ranka yadad'e. "To masha Allah tinda kashaidashi abunda yasa nace akiraka kuwa shine tinda yafad'i buk'atar shi tason kamilalliyar yarinya me hankali jama'ar fada danikaina mukaga ba wadda tadace da wannan siffofin inba y'ar wurinkaba wato maryama Hakan yasa nace nabashi ita domin y'arka ai y'ata ce Kuma Dama aimune waliyan y'ay'an duk wani dattijon kirki dake garinnan. Cewar megari....wata Irin zabura mlm Musa yayi tareda share guminda yawanke masa fuska Yana zare Ido tin lokacinda megari ya anbaci Sunan maryama, cikin har had'a magana yace "mar..mar.. maryama ranka yadad'e? "Maryama kuwa megari yak'ara fad'a cikin tabbatarwa. Kana yak'ara dacewar sabida Hakan suna buk'atar ad'aura Aure subiya komai inyaso daga baya suzo tafiya da amarya dakuma danginta domin suga inda y'ar su zata zauna. "Cikin tashin hankali rud'u fargaba mlm Musa yace Amma ranka yadad'e..dakatar dashi dagacin garin yayi tahanyar fad'ar"mlm Musa badai jayayya zakayida hukuncin megariba? Kumadai nasan badan bakasan inda za'akai y'arka bane tinda uban mijin nata Dan garinnan ne Kuma sananne kowa yasan alhaji marigayi mahaifin wannan alhajin yafad'a yana nuna D'aya daga cikin alhazan. Kana yacigabada fad'ar "Kuma kasan matsugunnin shi a birni sedai indan tozalta megari Zakayi kanuna be Isa da ahalinkaba. "Aa dagaci kabarshi yafad'i ra'ayinshi ai yarshi ce yanada wannan damar cewar alhajin. Nisawa mlm Musa yayi Yana tinanin abunda zece awannan lamarin yasandai be Isa yace yakori maryama daga gidanshi ba sabida rashin tarbiya tinda gashi cikin dubbannin y'anmatan gari anfiddata daban idan kuwa yayi Hakan kamar yadab'awa kanshi wuk'ane..Kuma baze iya jayayya da hukuncin megariba domin yayi mishi dukkan gata, sa'annan baze iya amincewada wannan aurenba domin besan a'ina zega amaryarba. Gakuma babban tashin hankali shine lokacin bukatar ta yakusa agun mamallakinta koyaya zek'are dasu idan suka tuhumeshi? Yatambayi kanshi...yayinisa cikin wannan zancen zucinda yakeyi kawai yaji ana sanarwar and'aura Auren maryama da D'an wannan alhajin.😱🙆domin shirunda yayi Yana tinanine yasa sukayi tinanin ya,amincene shiyasa yayi shiru sabida kalaman dagaci, tofa abisa wannan shirun nashi aka d'aura wannan auren na maryama😁💃 Tashin hankali kenan wanda ba'asakamishi Rana🙆wani Irin gumine kewankewa mlm Musa jiki wanda ke tsatsafowa tindaga cikin kanshi har izuwa yatsar kafarshi, yakasama mud'e bakinshi balle yasamu zarafin yin magana, guminnan kawai ke ketomishi Daya share wannan se wani yak'ara yankowa tako'ina..wani Irin nadama da danasani ne suka shigo rayuwarshi lokaci d'aya nadama yakeyi akan tin farko rayuwar maryama ahannunshi har izuwa wannan lokacin Daya koreta harkawo yanzu da aka d'aura aurenta batareda sanin ko ita d'in wacece ba....megarine yakatse mishi tinani inda yake mik'o mishi sadakin maryama nera dubu 500k tareda kud'in gaisuwa Dana Saka Rana duk alokaci d'aya...hannunshi na karkarwa yakarb'a...kana akayi addu'ar Neman albarka da Auren sa'annan way'annan alhazawan sukayi musu sallama suka tafi...se alokaci me gari yayi mishi cikakken bayani akan wannan al'amarin bayan yasallami kowa sunrage su biyu kawai.....shidai mlm Musa bece komaiba dudda bayanin da megari yayi mishi Amma Sam hankalinshi baya jikinshi, Hakan yasa megari salkamarshi domin atinaninshi kofargaba yakeyi kar yarinyar tak'i amun cewa ko mahaifiyarta. Dan k'aramun murmushi yayi afili yace "indai maryama ce baza'ayi wannan jayayyar da itaba.(nikuwa nece Humm megari kenan Aida matsalar maryama ce abun zezo dasauk'i Amma wannan matsalar kam to sedai Allah ya kyauta 😏). Shidai mlm Musa Yana barin wurin megari kaitsaye gidanshi yanufa kamar ze kifa sabida tashin hankali gabaki d'aya yafita hayyacinshi bukatar kawai yakeyi yaganshi agaban mama bintu domin Susan matakin d'auka akan wannan sabon al'amarin. Lagos Banana island Zaune take a perlor ita kad'ai tana duba li🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 2 Page 21 & 22 "Wani irin zabura takomayi batareda takowaiwayi abinda takauraba balle tasan minene Hakan tasake kwasa aguje tanufi jirgin tana ihu tana ƙarawa, sosai take tura jirgin kamar wani abun wanda zata iya turewa sedai ko gizau beyiba amma takasa fahimtar ba'abunda zata iya awurin.....shikuwa najeeb yakasa koda ƙwaƙƙwaran motsi sakamakon ruwa naƙara ta'azzara ciwonshi Hakan yasa yafara fita hayyacinshi sedai dudda wannan halin da yake ciki Hakan behanashi hangotaba yadda taketa haƙilon son ture jirgin. General aliyu ne yafito asukwane shida captain Jameel sakamakon tsinkayo faɗuwarsu dasukayi kuma sunga yarinyar tatashi amma shi komotsi beyiba, suna ƙarasowa general aliyu yaɗagoshi yana faɗar subahanallah mejo miyasameka Hakan badai dama bakada lpy ba? Yafaɗa Aɗan rikice.."yasalam wlh rashin lafiyarshi ne tamotsa inaga akwai abinda yaɓata mishiraine, cewar captain Jameel. Ɗan shiru yayi kafin yakoma cewa "innalillahi wa'inna ilaihiraji'un yanzu yazamiyi dashi acikin wannan ruwan wanda koda agida muke baya buƙatar likita balle anan. "Yanzu dai duk ba wannanba kamashi mufiddashi daga cikin ruwan tukunnah semusan abunyi, cewar general aliyu Haidar. Hakan kuwa suka kamashi aka fitar dashi daga cikin ruwan inda suka samu wurinda sukaga shimfiɗar Isseta suka kwantardashi batareda sunsan me shimfiɗar ba...baki general aliyu yabuɗe zeyi magana kenan yahangota tana tsalle tana duka jirgin ruwan cikin matsanancin kuka. Ido yazaro yana faɗar "tofa itakuwa waccan yarinyar wacece ko'acikin jirgin tafitone? Takasa komawa? Yatambayi kanshi, kamun yace to Amma fa kamar kuka takeyi baradai muga yafaɗa yana nufar wurinta kaitsaye. Isarshi keda wuya yaji tana faɗar "nashiga ukku wlh Allah bazan yaddaba kunkashemun mahaifiyata kunrabanida farin cikina wlh Allah seya sakamun innalillahi wa'inna ilaihiraji'un maahhh dan Allah kitashi kuɗaga jirgin maahh tafito kundanneta wayyooo maahh sunkasheki..Hakan kawai Isseta kefaɗa cikin kuka da muryar matsanancin tashin hankali atareda ita. "Innalillahi badai mutum jirginnan yatakaba shine dalilin tsayuwarshi? To inba mutin yatakaba mezetsaidashi anan? Wani gefe naxuciyarshi yabashi amsa, ya salam shine abunda yafito daga bakinshi kafin yanufeta cikin sauri ganin tana ƙoƙarin nutsawa acikin ruwan, cikin zafinsu na sojoji yadamƙota tareda ɗagata cak yafita cikin ruwan da ita...sosai take wutsil wutsil daƙafafuwanta tana dukanshi amma besauketaba seda yafita ruwan. Aiko yana ajiyeta takoma zabura zata komawa tana gunjin kuka tanufi Dede hanyar tsakiyar gulbin, Shima cikin azama yaƙara rufamata baya sabida ganin zata hallaka kanta, tana gabda shiga ruwan yamiƙa hannu yariƙeta akuma Dede wannan lokacinne ruwan sukayi wani irin toroƙo suna tsartuwa asama tare jelar kifin maah sekawai ta bayyana gaba ɗayanta...amugun tsorace general aliyu yaja baya yana zaro manyan idanuwanshi, dagashi har captain Jameel dake bayansu yana kallon duk abinda ke faruwa acikin ruwan...itako Isseta wani irin ihun murna ta buga tareda rugawa aguje tana faɗar maaahhh tanufeta...cikin tashin hankali general aliyu daya ƙame wuri ɗaya sabida ganin wannan halittar Afili wadda betaɓa ganiba arayuwarshi se a tv dominshi bema yadda da akwaita azahiriba se yanzu dayaganta, wannan dalilinne yasa tashin hankalinshi yakasa ɓoyuwa, tofa cikin wannan tashin hankalinne yaje taro Isseta gudun kartaje gareta ta hallakata..amma ina yamakaro domin tuni Isseta ta isa gareta harta faɗa jikinta tareda ƙanƙame jelar kifinta domin tayi mata tsawo bazatakaiga jikintaba. itako tashiga shafa kanta tana murmushi cikin farin cikin ganin tsananin soyayyar ta agun ƴartata tana kallonsu general aliyu...seda Taga Isseta tasamu mutsuwa tukunnah takamo hannunta suka fito inda takoma mutun ɗinta gaba ɗaya domin tasamu damar takowa daƙafarta tafito waje. Shidai general aliyu yana'nan aƙame kamar ruwa yacinyeshi sabida mamaki da tsoro ga tsintsar al'ajabi..suna zuwa wurin su maah tayi murmushi tana ƙara riƙe Isseta dake maƙale ajikinta tadubi general aliyu tace "ɗan saurayi miyakawoku wannan wurin har kuka fito daga jirginku? Bakusan wurinnan nada haɗarin gaskeba? Yatambaya tana zuba mishi ido...ajiyar zuciya general aliyu yasauke cikin alamun gaskiya da gaskiya yace "dan Allah kiyi haƙuri wlh jirginne yatsaya munacikin tafiya bamada nufin tsayawa anan sam amma segaya ƙaddara tatsayardamu bayan tsayuwar jirginne brother na yafito domin bayada lpy sekuma sukayi karo da wannan yarinyar shinefa dalilin fitowarmu kuma wlh Allah ƴarki dana riƙa wlh bansan ba mutin bace shiyasa Nazo temakonta Allah shine shaidata banada nufin cutarwa agareta. Yaƙarasa zancen cikin jaddada gaskiyarshi....murmushi maah tayi kana tace "duk nasan wannan itama bayin kanta bane ganitayi kunbi takaina da jirginku shine abunda yatada mata hankali Batasan cewar baku ganni bane saɓanin itadatake ganina, zancen ƴata Kuma dakace bakasan cewar bamutun bace ita tokasani mutunce kamar kai nicedai ba mutinba kamar yadda idonka yagane maka domin ban'isa na ɓoyema wannan ba tinda karigada magani. Ko wannan wurin dakuka tsaya sabida kun bigenine domin maryama ce kawai keda damar shigowa wurinnan tafita lpy sekuma wanda takawo sabida Hakan kukoma jirginku kubar wurinnan domin yanzu jirgin zetashi da izinin Allah. "Wata ajiyar zuciyar General aliyu yaƙara saukewa Yana yiwa Allah godiya da yasa wannan me imanince suka kaɗe da watace datuni tayi watandarsu acikin ruwan nan, cikin jin dad'in karancinta agaresu yace mungode sosai Allah yasaka da alkhairi baramudauko brother na dabashida lpy dan Allah mungode sosai.. murmushi taƙarayi kawai batareda tace komaiba hakama Isseta dake jikinta tinɗazu itama batayi maganaba. shikuwa general aliyu yajuya kenan zetafi yajiyo muryar captain Jameel yana kiranshi daƙarfi muryarshi abirkice. Wani irin tsinkewa zuciyarshi tayi cikin mugun fargaba yanufi wurinsu...duk wannan tashin hankalin dayashiga lokaci ɗaya maah na kallonshi Hakan yasa tabi bayanshi domin Hakan kawai taji yaron yakwanta mata arai....koda suka isa atare general aliyu yaɗago mejo najeeb daketa karkarwa idonshi na kafewa wuri ɗaya, kuka yasaki sosai shida captain Jameel suna jijjigashi suna salati...itako maah ido ta kafeshi dashi kafin tabud'e baki cikin mamakin ganinshi tace NAJEEBULLAH. Abba Asukwane yafaɗa gidan kamar wanda akajefo cikin tashin hankali daruɗani yake kiran mama bintu..bintu..bintu..bintu babuko ƙaƙƙautawa ko sheɗa bayayi...arazane mama bintu tafito daga ɗakinta agigice tana faɗar lpy dai mlm...bata rufe bakintaba sukayi karo dashi abakin ƙofarta ita zata fito shikuwa ze shiga Hakan yasa suka ɗunguma dukkansu suka koma cikin ɗakin domin zefi nashi sirri tinda ba itakaɗaice matarshiba.....suna shiga matan gidan dake tsaye tsirma'tsirma suka shiga tsegumi domin tun lokacinda mlm Musa yashigo gidan yana famar kiran mama bintu suka bayyana wajen kamar waƴanda aka kirawo...sukuwa suna shiga ciki mama bintu tace "wai mlm lafiya kakemun wannan kiranne? Ko anga maryama ne? "Humm ajiyar zuciyar mlm Musa yasauke tareda koma share guminda yawankemai fuska na babu adadi kana yace "inafa lafiya bintu tabbas naɗebo ruwan dafa kaina. "Innalillahi mikuma yafaru wanzu? Tatambaya cikin fargaba...gumindai yaƙara sharewa still kana yashiga Bata labarin abunda yafaru afadar megari tindaga farko harƙarshe....aitinda yafara magana mama bintu tafaɗi gwajab aƙasa taredayin zaman ƴanbori taɗora duka hannayenta aka tana faɗar "shikenan mlm kagama damu wlh kagama damu domin gara ɓatan maryama so dubu da wannan auren da'aka ɗaura yanzu mikakeso muce mlm? Kuma ma ina zamuga maryama? Innalillahi wa'inna ilaihiraji'un wlh mlm allura nashirin tono galma idan bamu meda hankalinmuba domin wlh inaga garin tone'tonen kaza tanashirin tono wuƙar yankata. "Cikin faɗa mlm Musa yace "haba bintu kiyimuna fatan alkhairi mana tayaya zakizo kina muna mugun fata sokikiye asirinmu yagama tonuwa dukka gari asan abunda yafaru? Kekanki kinsan matan gidannan sabida sunsan sune silar faruwar komai yasa suka rufe ɓatan maryama badan da Hakananba dayanzu sun fallasa kowa yaji, yaƙarasa zancen yana ficewa daga ɗakin domin jiyakeyi kalaman mama bintu nagabda buga mishi zuciya...da kallo mama bintu tabishi harya ɓacewa ganinta aranta tace wai naɗiyar tabarmar kunya dahauka. Niger Tinbayan fitarsu mejo najeeb wannan dattijon yake zaune wuri ɗaya yakasa samun cikakkiyar nutsuwa babu abinda ake karo mishi se fuskar yaron gabaki ɗaya tinaninshi yabirkice cikin ƙaƙanin lokaci yalula wani dogon tinanin nadaban kusan awa ɗaya beta ɓuka komaiba ƙarshe dai dayaga babu abinda ze iya sabida wannan tinanin daya gallabi rayuwarshi kawai seya tattara komai ya kira P.A yarufe office d'in shikuwa yafito inda Scott ɗinshi ke zaman jiran fitowarshi, aikuwa suna ganinshi suka miƙe cikin sauri aka buɗe mishi motar yashiga kana suka cillata akwalta tareda ɗaukar hanyar gida. Gombe Arazane general aliyu da captain Jameel suka kalleta jin ta ambaci sunan mejo najeeb kafin aliyu yabud'e baki danufinyin magana tayi saurin dakatar dashi kana taduƙa kusan najeeb ɗin sekuma tamiƙe tsaye tareda yin wata irin sufa daganan inda take tsayen se acikin ruwa....! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 2 Page 23 & 24 "Dukkansu da kallon mamaki sukabita musamman general aliyu da captain Jameel nakiran Sunan mejo najeeb datayi kenan Hakan nanufin tasanshine kome? Sukaɗai keyiwa kansu wannan tambayar dabame basu amsarta, suna cikin wannan tinanin Sega maah tafito riƙeda wani gaye ahannunta cikin bada umurni tamiƙawa Isseta shi tace "imaza maryama karanta ayatushifa,ihilas, nasi, da falaq ajikin wannan gayen kishafa masa a ƙirji yanzu karki soma bari tasha iska bakiyiba mazayi da azama...jikina rawa Isseta takarɓa cikin bin umurnin mahaifiyar tata tashiga karantowa cikin sexy voice ɗinta meratsa zuciyar mesauraro...da mamaki sosai su general aliyu ke kallonta ganin gasu maza ƴan uwanshi kuma sune sukazo dashi amma bata basuba tabawa bawa mace komihakan kenufi oho? Itako maahh sarai tagano abunda suke nufi Hakan yasa tayi murmushi kana tace"kudena mamakin nabawa mace bayan kuna maza tabbas maryama mace ce amma ba kamar kowacce mace ba awurin wasu mazajen zata iya zama mace kamar kowa amma Banda agun NAJEEBULLAH..ido suka zaro atare cikin matuƙar mamakin data ƙara basu domin kalamanta idan bacikin chakwakiyar mamakiba babu abinda suke sakasu....suna cikin wannan yanayinne Isseta tagama karatun Hakan yasa tamatse ruwan gayen asaman faffaɗan ƙirjinshi kamar yadda maah ta umurceta bayan general aliyu yabuɗe maɓallan rigarsa taredayi sama da tacikin, tana zuba ruwan gayen suna shigewa cikin kusafen sumardake kwance akan faffaɗan ƙirjin nashi, seda tagama matsewa tass cikin azama taɗora lallausar Fatar tafin hannunta akai kamar yadda maahh tafaɗa ayanzu nacewa tamurza mishi ruwan su shiga jikinshi sosai, seda duk suka zabura alokacinda hannunta yasauka akan lallausar Fatar jikinshi, wanda ba maryama dake garauba shikanshi dabesan waye akanshiba seda wani mugun shuck yajashi..natsuwarta ta tattaro dudda haryanzu jikinta rawa yakeyi kamar mazari tafara shafa mishi ruwan maganin tanayi tana murza sumar ƙirjinshi tinda akwance take wurin doline kuwa inta murza tamurza hadda ita....shikuwa tin zaburar dayayi tafarko alokacin da hannunta yasauka akanshi beƙara ko motsiba har karkarwarda jikinshi keyi kamar zesuma yadena...itako taɗauki kusan minti 4 tana murza maganin kamun suga yafara motsa kafarshi daganan yafara yunƙurin buɗe golden eyes ɗinshi ahankali yasaukesu akan kyakkyawar fuskarta data gama jiƙiwa sharkaf da hawaye duk sunbishe mata..wata irin zabura yayi yana ingijeta tareda Banka mata muguwar harara..cikin sauri maah tatareta tafaɗo jikinta tana murmushi. Kwaɓe fuska Isseta tayi kamar zatayi kuka itama tana Banka mishi hararar kamar yadda yayi mata. "Miye Hakanne mejo? Inda kajimata raunifa ? Miyasa kakeda saurin fishinewai? tukunnama kasan miyakawota jikinka dahar zaka mata Hakan? General aliyu yafaɗa cikin hasala da abinda mejo ɗin yayi. "Aa kabarshi airashin sanine amma ba yadda za'ayi najeebullah ya cutarmun da Maryama, cewar maah tana murmushi ga dukkan alamu yin murmushi ɗabi'artane...aɗan razane yaɗago yana kallonta jin muryarda baze taɓa mantawa da itaba dudda acikin mafarki yakejinta amma tabbas idan yajita ze iya ganewa koma a'inane, bakinshi narawa yashiga harhaɗo kalamanshi daƙyar yabuɗe bakin yace "maahhh. "Ƙuttt😱 badai najeeb ɗinma yasan maah ba?? Nafaɗa araina, domindai nikam yau ina ganin abubuwan mamaki awurinnan kar Brain na tatushe nakasa fahimtar mikeshirin faruwa balle naɗauko muku rahotofa masu karatu..🤔🤫 Sumadai su general aliyu kallonda suke mishi kenan ta ina yasan wannan aljanar dahar zekirata yadda yaji wannan yarinyar na kiranta...basugama tantance amsarsuba sukaji ta'amsa mishi da "na'am najeebullah...idonshi yaruntse daƙarfi yana tasbihi ga ubangiji tabbas wannan maah ce wadda yake gani a mafalkinshi duk kwanan duniya tokodai mafalkinne yake ƙarayi ayanzu darana tsaka? Zuwan wannan tambayar a ƙwaƙwalwarshi ne yasakashi buɗe dara daran idanuwanshi tareda ɗauke kanshi da mari domin ko mafalkinne ya falka...cikin sauri general aliyu yariƙe hannunshi yana faɗar "innalillahi mikakeyine Hakan mejo? Kanacikin hankalinka kuwa? Muryar maah ce takatse mishi zancenshi inda take cewa "kadena dukan kanka najeebullah wannan zahirine ba mafarki ba domin Allah yayi azahiri zan ƙarasa cika alƙawarina agareka. Lagos Wata mata ce kezaune bedroom d'inta tarufe ko ina afuskarta. Wata irin zabura naga tayi alokacin da take kallon madubin dakinta inda take ganin mejo najeeb kwance tareda su general aliyu gakuma wani haske ataredashi har biyu kuma gaya tana kallo yamiƙe daga cutarda yakeyi dudda bawarkewa ne yayi gabaki ɗaya ba...cikin mugun ɓacin rai tabud'e baki daƙarfin gaske tace "whatt??? mihakan kenufi? Badai zakurusamun shiri bane wanda Nasha matuƙar wahala wurin yinshi, Humm tab ɗijam ai wlh baku isa. Tana gama faɗar Hakan tafice daga bedroom ɗin kamar zata tashi sama tanufi wani ɗakin. Gombe Wani irin ajiyar zuciya mejo najeeb yasauke kamar ɗan dakejin yunwa yana neman mah'mah yasha kuma yasamu, dararrafe yazo gun maah tareda riƙo dukkanin hannayenta biyu cikin muryar tausayi yace "maah narasata narasata tarufe fuskarta kuma tajeda wannan abunda bansan komineneba inaso tadawo dagareni maah inaso nakarɓi wannan abin daga hannunta domin inaji ajikina abune me matuƙar mahimmanci agareni..shiru yayi yana haɗiye wani abun daya tokare mishi maƙoshi kana yacigabada faɗar "maah suwaye waƴannan mutanen? Misuke nema ataredani suke bibiyata? Wacece wannan yarinyar? Miyasa sukesan yimuna...ya'isa najeebullah maah tamatseshi batareda tabashi damar ƙarasa abunda yakesan faɗa ba kana tace "duk abinda kagani amafalkinka isharace daga uban gijinka yanuna maka abinda zefaru dakai tinkamu yafaru kuma yanuna maka abinda yafaru bayan faruwarshi ko ganina dakayi Ayanzu ya'isa ya tabbatar maka dahakan, babu abinda zancema Ayanzu domin koma minene lokaci shine ze bayyana kansa zaka ga komai kuma kafassara abunka batareda wani ya fassarama ba sedai inaso kasani. Shiru taɗanyi kafin yacigabada faɗar"ita wannan dakake faɗar karasata to bazaka taɓa rasataba har abada, sedai idan wanin kune baya raye aduniya kuma tabbas wannan abun dake hannunta baka faɗi ƙaryaba yanada matuƙar mahimmanci agareka domin shine giɓin daka rasa arayuwarka sedai kasani bazata taɓa mallakamakashi kaikaɗaiba domin itama tanada buƙartarshi atata rayuwar sedai kuyi anfani dashi ku biyu yadda zecike muku wannan giɓin dukkanku. Shiru wurin yaɗauka kowada tinanin dayakeyi akan wannan lamarin musamman su general aliyu da captain Jameel awanan karon harmada Isseta. "Tofa awannan karon nikaina nashiga kwakulushin iyimuku hausar mutanen garincan🙈 amma bara muyi ɗanta ƙyaitaccen bayani akan waye mejo najeeb dakuma haɗinshi da maah konace inda yasanta. "Shin wanene mejo najeeb?????? Mejo Najeeb ɗa ne agun Alhaji Khamis sahabi shine ɗanshi nafari.. Alhaji Khamis sahabi yanada mata biyu salamatu itace babba wato Hajiya Umma sekuma murjanatu itace ta biyu wato Hajiya mama. Alhaji Khamis sahabi haifaffen ƙasar Niger ne acikin garin maraɗi inda yataso amatsayin maraya domin tinyana ƙaramin yaro iyayenshi suka rasu Hakan yasa yataso ahannun abokin babanshi Alhaji idirisu inda yariƙe Khamis amana shida yaronshi namuji wanda ya kasance tsaran Khamis ɗinne wato Abdussalam atare sukayi karatunsu har suka girma suka mallaki hankalin kansu...bayan sun girmane Alhaji idirisu ya aurawa Khamis yarshi inda shiko nashi yaron wato Abdussalam yanemi wata bazuwa ya'aura yar wani attajirin me kuɗi agarin yamai...Hakan kayi hidimar biki lpy aka ƙare. bayan wannan auren da shekara ɗaya aka haifi najeeb kuma haihuwar najeeb befida wata ukku ba Alhaji idirisu yarasu mutuwar data girgiza gaba ɗaya ilahirin garin maraɗi bama iya ahalinshiba. Bayan rasuwar Alhaji idirisu da wata 5 wani abun tashin hankalin yaƙara faruwa a wannan ahalin Hakan yasa Alhaji Khamis kasa zama a ƙasar tasu ta haihuwa yadawo Nigeria da zama yafara kasuwancinshi da kuɗaɗenda Alhaji idirisu yabashi kafin yarasu domin ko wanensu seda yabashi wadataccen jari ahannunshi kamin Allah yayi masa cikawa...to kobayan dawowar Alhaji Khamis Nigeria bedena waiwayar Niger ba kuma suna zumunci sosai shida Abdussalam sedai waƴannan shekarunne na baya'bayannan komi yataɓarɓare. Alhaji Khamis yana zaune ne agarin Lagos da iyalanshi, inda Ayanzu Hajiya Umma takeda yara ukku najeeb, Munir, sekuma Siyana, mansura kuwa ƴar ƙanwarta ce take riƙo. Hajiya mama kuwa yaranta biyu sajad kusan sa'ar Munir ne wanda Ayanzu yanacan wurin training ɗin soja acewarshi yayanshi zegada, sekuma naja'atu wadda suke kirada ummi. Najeeb tin tasowarshi yatasone shiru'shiru kuma bayasan hayaniya gazafin zuciya wanda baya ɗaukar reni kokaɗan agun ƙannenshi Hakan yasa suka mafi tsoronshi akan dadynsu...najeeb tinyana yaro ƙarami suke tareda Aliyu Haidar kasancewar Aliyu yaron abokin dady ne Hakan yasa shaƙuwarsu ƙaruwa inda sukayi makaranta tare tindaga matakin farko harkawo yanzu da suka zama manyan sojoji aƙasar Nigeria da temakon Abban Aliyu domin shine yadafa musu kasancewar shi menistan tsaro. Najeeb tinda girma yakamashi yazama cikakken saurayi lafiya tafara ƙaurace mishi idan ranshi yaɓace seya azabtu kamar zebar duniya kuma ko ankaishi asibiti basa gane komai akan abinda kedamunshi wannan ciwon nashi yayi bala'in ɗaga hankalin iyayenshi domin babu abinda suke so a duniya sama dashi musamman Alhaji Khamis domin jiyakeyi ko rayuwarshi ze iya bawa najeeb sabida muguwar soyayyar dayake yiwa yaron kamin tarikiɗe takoma ƙiyayya...Hajiya mama mahakan abun yake awurinta domin tafison najeeb duk acikin yaranta bata ƙaunar abinda ze taɓashi sedai gaya wannan ciwon yayimusu illa arayuwarshi....anacikin wannan badaƙalar tacinwon nashi sekuma gawata sabuwa taƙara ɓullowa ta tsanar mata dayayi domin najeeb yayi bala'in tsanar mace arayuwarshi wanda ada kuma bahaka abin yakeba daga bayane yajuye yazama Hakan, kuma abun har ƙannenshi mata yashafa ummi ce kawai keɗan ganin rahamarshi,,,itako auta Siyana ƙaramace batakai budurwa ba shiyasa yake sake mata domin yanajin son yarinyar sosai aranshi. Bayan Hakan kuma wani abun yasake bayyana wanda bakowane yasan dashiba seshi kaɗai wanda abin yashafa wato najeeb ɗin...wannan abun kuwa bakomai bane face aduk kwanan duniya idan yakwanta bacci seyayi wani mummunan mafalki na wasu muta nabinshi sunaso sujefashi cikin wuta kuma matanesu ba maza ba sedai dukkansu fuskarsu arufe take, daga gefe ɗaya kuma yaga wata yarinya rungume da wani abun tana nuna mishi amma taƙi bashi kuma koya bita baya taddata seta ɓace mishi gaya kuma sosai yakejin son abunda ke hannunta ɗin, idan taɓace mishi bayadda zeyi dole se yadawo yana kuka dawowarshi keda wuya sekuma yaganta da wata ƙatuwar dorina duk takore waƴannan dake neman hallakashi idan takoresu seatazo tana mishi murmushi tana rarrashinshi..to kuma acikin wannan mafalkinne yafara ganin maah inda yabi wannan yarinyar tace yadawo ya ƙyaleta zata kawo mishi abin, dayatambeta ita ɗin wacece setace mishi sunanta maah kuma tabashi wani abun yasha wanda yasakashi ƙara nisanta da waƴannan matan masu bibiyarshi domin ada idan suka bishi sesun kusa makamashi sutura yana cikin tsoro da fargaba sannan wannan yarinyar kezuwa ta tarwatsasu amma da maah tabashi wannan abin yasha seyakoma musu killace acikin wani glass duk yadda sukaso surusa glass ɗin sukamashi sesu kasa har wannan yarinyar tazo takaɗasu sedai sukoma gefe suyita kuka. Itako maah tana kallo sedai tace yabarsu babu abinda zasu iya yimishi, ahakan haryasaba da maah sosai acikin mafalkinshi inda razame mishi uwa me rarrashin ɗanta domin sosai maah tasakashi ajikinta tana bashi dukkan kulawa inda kowata damuwarce dashi daya kwanta bacci acikin mafalkinshi zegayawa maahh kuma tabashi shawara kota rarrasheshi kuma koda zefarka wannan abun yafita akanshi domin yasamu mafita agun Allah daƙarin ilimi agun maah ɗinshi...To awannan karon yayi mafalkin sun fasa wannan katangar glass ɗinda maah tayi mishi kuma suna ƙoƙarin cutardasu shida wannan yarinyar wanda bebari naga menene suke ƙoƙarin yimusuba ya hafalka gashi maahh tahana yafaɗa mana Ayanzu😢 to mudai cigabada bibiyarsu aide zamu sani agaba koma minene🤩. To kunjidai wanene mejo najeeb dakuma tsaƙaninshi da maah sabida Hakan mukoma cikin labarinmu kaitsaye 💃 Sedai kuma anan zan dakata domin alƙalamina yaɗan huta semun haɗu a Page nagaba zamu ɗora daga inda muka tsaya...! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 2 Page 25 & 26 "Tinda maah tafara magana yakafeta da golden eyes ɗinshi babuko ƙiftawa hartakai ƙarshe. Ajiyar zuciyar kawai yasauke kamin yabuɗe bakinshi ahankali yace "shikenan maah Allah yanuna mana wannan lokacin amma please maah wacece itawannan? Inaso naganta itama domin banaso narasa abunda ke hannunta please maah kuma inaso nasan miyasa takesan temakona. Yaƙarasa zancen cikin rauni. Kallonshi maah tayi nawasu daƙiƙu kana tace "tabbas zaka ganta najeebullah amma bayanzuba amma tabbas zaka ganta, akuma duk lokacinda tabayyana agareka to zakasumu banbance banbancen abubuwa atareda kai daga wannan lokacinne zakagane cewar tabbas ta bayyana agareka, cewar maah tana miƙa mishi wani abun a kwalba tace yasha. Bamusu kuwa yakarɓa yashinye yana yamutsa fuska......sudai su general aliyu suna kallon ikon Allah hakama Isseta dakejin kamar tashaƙoshi sabida haushinshi takeji tin ɗungujetanda yayi ɗazu kuma gashi yana maƙalewa maah ɗinta.(nikuwa nace haba Maryama kodai kishi kikeyi dashine🤩) "kutashi kuje jirginku ya gyaru kuma way'anda kuke nema suna gabda gujewa jami'an ƙasar Niger sabida Hakan kuyisauri kuje Allah ze temakeku....aitinkamun tarufe bakinta mejo najeeb yazabura kamar bawanda ke kwance rai ahannun Allah ba dominshi Sema yanzu yatinada abunda kegabansu. Hakama su general aliyu suka miƙe sedai kafin sukaigayin magana sukaji ana faɗar tabbas kafin wannan jirgin yakaiku kwara State sungudu domin subar yobe tin adaren jiya...atare suka juya cikin mamakin jin wannan furucin dabasusan wakeyinshiba, ƙawar maah ce sukagani tsaye dashigarta irinta Fulani sarai Isseta taganeta dudda cewar ɗazu ba'ahakan tagantaba amma tagano itace Hakan yasa tace "umemah.. murmushi tayi mata kawai amma batace mata komaiba domin hankalinta baya kanta...fuska mejo najeeb yakwaɓe kamar zeyi kuka domin itama ɗin seyake ganinta kamar maah. "Ya salam yanzu yazamiyi kenan tinda jirgin Bama kwara State yanufaba ayanzu? Cewar general aliyu. "Niyasawa maah tayi wadda taƙosada zamanta a wajennan domin duk zafi yadameta tace "ayya ƙawata banaso surasa wannan aikin domin akwai ƙullalliyar da'akayimusu akanshi dan Allah kisan abunyi domin kitemakawa yarana. Tana gama faɗar Hakan tawuntsila acikin ruwan domin ko wannan zancen daƙyar taƙarasashi. "Shikenan kurufe idanuwanku tafaɗa cikin bada umurni..aiko kamar Jira sukeyi suka rufe, kallon Isseta tayi kana tace Maryama zakije? Natafi dake Kinga maah ɗinki takoma cikin ruwa karna barki nan ke ɗaya. "Eh umemah zanje tafaɗa itama tana rufe idonta. Aiko tana rufe bakinta umemah tayi wani maburkaki dasu wanda su duk atinaninsu atsayene suke haryanzu, seji sukayi tace kubuɗe idanuwanku. Suna buɗewa kuwa sukabi wurinda suke da kallo ganin su cikin gari ba ajejiba kuma gabaki ɗaya mutanen garin ƙabilune cikin mugun mamaki suke kallon wurin dudda cewar sunsan anafaɗar aljannu nada saurin iska amma basu taɓa tinanin abun yakai hakanba abu kamar almara...umemah kuwa bata basu damar yin wata maganaba domin sarai taganosu Hakan yasa tanuna musu wani lungun tace kushiga suna ciki karku rasasu idan kungama komai kusamemu anan namaidama maah ɗinku ku kamar yadda naɗauko ku tafaɗa cikin tsokana, wanda su mazajen basama fahimtar komai ayanzu se abu farautarsu,,Isseta ce kawai tayi murmushi. Wani lungune suka kutsakai ciki babu kowa aharabar wurin se tsuntsaye dake yawo awurin, dagacan nesa da wurin suka hango wata ƙofar wadda suka tinkara kaitsaye. Tsayawa sukayi suna jin abinda mutanen ciki ke faɗa tabbas sune waƴanda suke nema..aicikin zafin zuciya mejo najeeb yabanka ƙofar dudda dakatardashi da general aliyu ke ƙokarinyi amma besaurareshiba. Hakan yasa suma dole suka mara mishi baya....waƴannan ƴanta addan kuwa sunajin anbanko ƙofarsu duk suka miƙetsaye tareda gyara shirinsu domin kowannensu yana riƙeda miyagun makamai. Aiko atake aka fara musayar wuta atsakaninsu babu kama hannun yaro, sunɗauki tsawon lokaci suna wannan ɓarin wutar wanda yakaraɗe ilahirin jihar kwara. Inda labari ya riskesu general faruk nacewar sojoji sunrutsa waƴannan ƴanta addan maɓoyarsu, wannan labari baƙaramin daɗi yayiwa General faruk ba kasancewar shi soja megakiya dakishin addininsa dudda kasan cewarshi yaro matashi domin baze wuce sa'arsu mejo najeeb ba, Hakan yasa sukaƙarawa tafiyarsu ƙaimi tinda dama suna kanhanya ne tazuwa garin.......agunsu general aliyu kuwa sosai sukasamu nasara akan waƴannan ɓata garin domin sunraunatasu dayawa kuma sun kashe wasu dudda cewar sunfisu yawa sosai amma ahakan suka ƙaddamar musu, seda duk suka kama wanda basu mutuba kuma suka tattara gawarwakin waƴanda suka mutuɗin domin kallo ɗaya zakayiwa mutanen kasan cewar babu Allah ko kaɗan aransu kawai burinsu su hallaka mutane sukwashe tattalin arzikin ƙasar su..seda duk suka tabbatar sunkama kowa kana suka taso ƙeyarsu agaba, suna fitowa harabar wurin sukabi mutanen dakenan da kallo domin ƴanjaridane tako ina tareda motocin ƴansandan kwara State suka kawo musu ɗauki domin susaka masu laifin aciki..hakan yasa suka tasasu agaba seda duk suka sakasu mota batareda sunbi takan ƴan jaridar dakesanyin magana dasuba, seda duk suka gama sakasu kana mejo najeeb yajiyo danson ganin ina ze hango umemah da wannan aljanar yarinyar acewarshi kama takeyi da aljanu domin kyawunta yayi yawa. kamar daga sama Yaganta tafe aguje cikin gudunda kamar badajikinta takeyinshiba..cikin mamaki yake kallonta dagashi har general aliyu dake gefenshi....itako Isseta gudun takeyi amma ganintakeyi kamar anamaidata bayane hakan yasa tabuga wani irin tsalle kamar aljanna tareda fisgo hannun najeeb ɗin kuma adede wannan lokacinne wani daga cikin mutanen yaharbo bindiga tasamu gefen motarda najeeb ke tsaye,,,ashe shine Isseta tahanga yasa take wannan gudun fanfalaƙin sabida gudun kartace yajaye kafin yakaiga jayewar suharbeshi Hakan yasa tazo tafinciki hannunshi suka faɗa abayan wani tsakuwa kuma se akayi rashin sa'a Isseta tafaɗi aƙasa shikuma asamanta. Aiko tacillara uwar ƙara sakamakon buguwarda tayi tafama ciwonda mamansu yah balah tajimata alokacinda takaɗata akan panpo..arazane yamiƙa tsaye tareda riƙota dole Badan Allah ba yatada ita sedai me takasa tsayuwa da ƙafarta... general aliyu ne yaƙaraso wurinsu yana mata sannu tareda jinjinawa namijin ƙoƙarinta naceton rayuwar aminin nashi datayi...Shima najeeb mamakinta yakeyi na yadda akayi hartayi wannan kasadar tasaka rayuwarta ahaɗari dan ta cecitashi rayuwar...captain Jameel ne yace "sannu ƴallabai Allah yaƙara tsare gaba. kana yaɗorada faɗin gashican munkama Shima duk ansakasu amota. "Okay cewar general aliyu. Shikuwa captain Jameel godiya Sosai yashiga yiwa Isseta domin baƙaramin ƙoƙari tayiba awannan abun datayi....itadai da kallo kawai take binsu tana ƙara kwaɓe fuska domin Allah yagani tanajin jiki sosai gefe ɗaya nazuciyarta kuma fall haushin nejeen yadda shi baze iya yimata sannuba balle wata godiya bayancewar sanadin shine tajiciwo.....shikuwa bemasan tanayiba hannunta kawai yakamo dazimmar sutafi aiko takoma saka ihu tana ɗage ƙafarta. Ido duk suka zuba mata nason gano minene matsalar, general aliyu ne yasauke nunfashi sabida yagano jimuwane tayi yace "kaɗauketa muje bro bazata iya taka ƙafarba kaga muna ƙara ɓata lokaci...wani gigim yaji maganar general aliyu tayaya zeɗauketa tana mace budurwa kumaba muharramarshiba shi wlh shiyasa sam yatsani lamarin mata kwata'kwata arayuwarshi yatsani mace sedai besan miyasaba bayajin irin wannan mugurwar tsanar akan wannan aljanar yarinyar, yanacikin wannan tinanin yaji general aliyu na faɗar inbazaka ɗauketaba barani naɗaukota domin kana ƙara ɓata mana lokaci...jin wannan furucin na general aliyu yasakashi ɗaukarta batareda ya shirya ba domin Hakan kawai yaji bayaso Aliyu a ɗauketan(tofa 🤔ikon Allah) Koda sukazo tuni motocinda suka saka ƴanta addan sunɗaga zuwa filin jirgi saboda da jirgin sojoji su general faruk suka iso Hakan yasa yaranshi dasuka fara isowa yi gabadasu bayan sunyi magana da general aliyu yabasu umurnin tafiya dasu inda yace suje kawai zasu samesu daga baya..anan suka sheda mishi Abuja jirginsu zesauka susamesu acan wannan saƙon general faruk ne yace agaya musu yanzu da'akayi waya dashi.. "okey kawai general aliyu yace kana yatakewa mejo najeeb ɗin baya shida captain Jameel dan tuni sunyi gaba tin lokacinda yaɗauki Isseta...a inda umemah tace susameta kuwa anan suka sameta domin duk abinda akeyi tana kallo sedai babu meganinta Inba taso hakanba..kallonsu kawai tayi tareda sakin murmushi kana tayi musu alamar surufe idonsu, hakanko akayi suna rufewa tayi musu kamar yadda tayi aɗazun segasu a inda taɗaukesu. Tana ajiyesu awurin Isseta tabuɗe baki cikin ɗan ɗaga murya da sexy voice ɗinta dataƙara shagwaɓewa tace "maahhh domin Allah yasani tanajin jiki sosai...aiko tana rufe bakinta wutsiyar jelar maah tayo saman ruwan kafin tafito gaba ɗayanta...murmushi umemah tasaki kamin tace "maryama yargatan maah ɗinta...fitowa maah tayi daga cikin ruwan tatako har inda suke tana murmushin ganin sundawo lpy....kamar haɗin baki suka shiga gaidata captain Jameel da general aliyu...shiko gogan lumshe kyawawan idanuwanshi kawai yayi yana sauraren yadda zuciyarshi data Isseta kebugawa tinda haryanzu yana ɗaukeda ita ne. Kamin yabuɗe idanun yana ƙoƙarin sauketa yace "maahh yafaɗa amarai'raice...ɗan dubanshi tayi sa'annan tace "na'am najeebullah minene?? "Humm yasauke aciyar zuciya kana yace ƴarki maahh takusan karya mikini, yafaɗa Shima ashagwaɓe ganin Isseta nason nunamishi iko akan maahh ɗinta gara Shima yanuna nashi mulkin. Sarai maah taganoshi Hakan yasa tayi murmushi kawai tana faɗar ai ƙanwarka ce najeebullah. Kamin tamayarda kallonta agun Isseta tanayimata sannu kamin tajuya zuwa bakin ruwan tajuya musu baya kana tabuɗe baki muryarta babu alamar wasa tace "maryama. "Na'am ta'amsa kanta aƙasa domin tasan abunda maah zata faɗa me mahimmanci ne shiyasa tayi mata wannan kiran...itako maahh cikin bada umurni tace "zakibi najeebullah...kobaki maah bata rufeba suka ɗago atare cikin sauri sunabinta da ido tareda zarosu alokaci ɗaya..itako umemah tayi wani ƙayataccen murmushi. Ganin yadda sukayi yasaka maahh jiyowa garesu cikin bada umurni da tabbarda maganarta tace "tabbas abinda kukaji Shina faɗa najeebullah zakatafi da Maryama kuzauna atare karku kuskura kuyi nesa dajuna domin akwai ƙalubale agabanku kowannenku akwai abunda ke bibiyar rayuwarshi kuma zamanku atare zetemaka wurin shawo kan matsalar cikin sauƙi sabida Hakan zakatafi da'ita..ɗan shiru tayi tana nazari kamin tace "ada nayi nufin mayardake inda kika fito amma Hakan bazeyuba ayanzu domin idan kikakoma komizezo musu dasauƙi wanda nikuwa bana fatan Hakan nafison kowa yagirbi abunda yashuka sabida Hakan nayanke wannan hukuncin domin zamanki anan bazeyuba kuma inaso kibishi kodan ciwon dake taredashi wanda inada tabbacin kingani da idonki kuma wannan umurnine nake baku dukkanku bawai shawararku nake nemaba, taƙarasa tana kallonsu dantaga yadda suka ɗauki zancen nata. Shiru wurin yaɗauka bawanda yace komai natsawon minti 4 kafin Mejo Najeeb yasauke aniyar zuciya cikin cool voice ɗinshi yace "shikenan maah yadda kikace Hakan za'ayi...se alokacin general aliyu yasauke ajiyar zuciya meƙarfi domin Allah yasani yanajin tsoron nejeeb yayiwa wannan baiwar Allah musu dakafiya. Ita kanta maah seyanzu tasauke nunfashi kana tace "alhmdllh kefa maryama Zaki bishi?? "Eh maah tafaɗa ahankali. To masha Allah dama akwai abinda ya dace ingaya muku yanzu tinda kunyadda zaku zauna atare to zan gaya muku Allah yayi muku albarka..Ameen y rabbi suka amsa mata dukkansu domin duk wanda ke wurin yaji daɗin yadda sukayiwa maah biyayya...to anan dai maah tashiga basu wani rikitaccen labari wanda dukkansu seda abun yagirgizasu bakaɗanba (nikuwa nace haba maah ɗinsu miyasa baza'abari mujiba koda kaɗanne🙄 amma bakomai ai idan tayi tsami maji) seda suka gama tattaunawa sosai kana maah taƙara jadda dawa Mejo Najeeb yakula mata da ƴarta domin Batasan kowaba a'inda zekaita yanzu Inba shiba kuma umemah zata riƙa ziyararsu lokaci zuwa lokaci idan komai yawarware yamaida mata ƴarta..dahakan sukayiwa maah sallama umemah tasake ɗaukarsu zuwa garin Lagos bayan maah tabawa Isseta maganin da zata riƙayiwa Mejo Najeeb anfani dashi aduk lokacinda ciwonshi yatashi..abakin ƙofar farko tashiga unguwar banana island umemah ta'ajiyesu tajuyawarta batareda sungantaba kawai ganinsu sukayi awurin....bin wurin da kallo general aliyu yayi yana ƙara jinjina girman uban giji da buwayarsa shida ya halicci waƴannan halittar acikin hikimominshi yabasu wannan baiwar tabbas wanda besan aljanuba labarinsu kawai yakeji toko tabbas besan komaiba gamedasu domin baka sanin gaskiya da haƙiƙaninsu harseka mu'amilancesu. Ajiyar zuciya yasauke Afili yace lillahi wahidilqahharu, kamun yaciro wayarshi yakira ɗaya daga cikin yaranshi yace yakawo mishi mota yana gert ɗin farkon unguwa. Hakanko akayi domin ko minti 10 ba'ayiba yaron yakawo motar inda general aliyu yashiga cikin unguwar ɗan nesa kaɗan daga inda su Mejo Najeeb suke yakarɓi motar shikuwa yaron yakoma warshi...dawowa yayi inda yabarsu suka shiga motar yaja suka tafi. Gombe Dare yatsaga sosai sawu yaɗauke inda kowa ke sha'anin gabanshi masu ganawa da uban gijinmu nayi masu saɓa masa nayi masu neman yardarsa nayi, to hakance takasance ko agidansu Isseta...domin kwace suke su anty hawwa dukansu tsirara haihuwar uwarsu anty bilki tana kan anty hawwa se famar yamutsarta takeyi sonranta suna nishin daɗi gabaki ɗaya sunfita hayyacinsu sunyi Nisa cikin badaƙalar da sukeyi aka buɗe ɗakin aka shigo batedama sunsaniba, tsayawa tayi tana sauraren inda nishinsu katashi kamin tabisawun sautinsu ta haura katifar tasu cikin zaƙuwa dajaraba tashiga tsotsar breast ɗin anty hawwa gaya anty bilki ma yamutsa anty hawwar takeyi..aiko taƙara gigicewa se sambatu takeyi tana ihu, sosai wannan matar tabada himma wurin ganin tafaranta musu inda dukkansu seda suka samu cikakkiyar gamsuwarda sukeso dudda cewar sungane basu biyu bane yanzu sun zama ukku abinda sukaji yasaka sunkasa hana kowacece shiga cikinsu hasalima daɗin shigowarta sukaji aiko suka bada himma suma suka faranta mata yadda bata tunani sosai suka jiyarda ita daɗin datakeson samu ataredasu,,seda duk sukasamu biyan buƙatarsu kana suka kwanta suna mayarda numfashi daganan har bacci yaɗaukesu...seda taduba Taga sunyi bacci kana ta lallaɓa tafice daga ɗakin.(tofa ikon Allah 🤔wannan kuma wacece?? tabbas dai itace ke farmakar Isseta to amma yanzu kuma tadawo gunsu anty hawwa, Humm to Allah ya kyauta kuma yakaremu daga miyagun ƙaddarorin zamani Muda zuri'armu da dukkanin musulmi baki ɗaya🤲) Ɗakin mamansu yah balah naleƙa Jin wani sauti nafita kamar ana sex aikodai shine domin mamansu yah balah Bata ɗakin tana ɗakin Abba Hakan yasa bakowa aciki, mamaki sosai nakeyi to me ɗaki batanan suwaye acikikenan? Yah balah nahango yayi ɗare'ɗare akan zuwaira sefamar haƙarta yakeyi yana yamutsa mata jiki suna nishi dagashi har ita..ahanzarce nafito nabaro musu ɗakin ina mamakin wannan bahagon gida kowada abinda ya dameshi shiko wannan ƙanwarshi yake lalatawa Hakan🤔 zuwaira Allah yashiryeki abin naki kekuwa akan yayanki zeƙare? To Allah dai ya kyauta... Lagos Kaitsaye gidan Mejo Najeeb dake cikin unguwar general aliyu yanufa domin yanada wani gidan daya gina acikin uguwar batareda sanin kowaba general aliyu kawai yasanda shi se captain Jameel to zuwan Isseta gidansu ze iya kasancewa da matsala Hakan yasa suka yanke shawarar Kaita wancan gidan kamin komai yadedeta sumaidata inda suka ɗaukota..suna zuwa bakin gert ɗin gidan captain Jameel yafito yabuɗe Gert ɗin Hakan general aliyu yadanna hancin motar ciki bayan yayi Perking befitoba yayi zamanshi aciki...shikuwa Mejo Najeeb fitowa yayi sa'annan yaɗaukota doli tinda bazata iya taka ƙafartaba, yana fitowa da ita yanufi cikin parlor gidan da tuni captain Jameel yabuɗe mishi ƙofar suna ganin yashiga captain Jameel yashiga mota general aliyu yaja sukabar gidan....! Autar alheri✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 2 Page 27 & 28 "Shiko yana shiga yakunna tuwar parlor...wow masha agaskiya perlor yahaɗu iya kallonka general parlor ne meɗaukeda danƙara,danƙaran kujeru na alfarma har seti ukku daga gefe kuma dining area sa'annan ga kitchen da 2 bedroom duk acikin parlor da danƙareren vt bango irin mecinye rabin bagonan,, gaskiya parlor yayi kyau sosai musamman daya kasance komai nacikinshi ash color ne and golden....Saman bene naga yahaura da ita inda yanufi wani bedroom daga cikin 2 bedroom ɗin dake Saman sedai ina tinanin bedroom ne ashe wani perlor ne daga cikinshine za'ashiga bedroom ɗin...shiga yayi ya kwantarda ita akan makeken bed ɗin dake ɗakin kamar wata jinjira kana yajuya yafice kusan minti 30 dafitarshi segaya yadawo Allah sarki bawan Allah ashe abinci yaje nema mata, inda yabarta Anan yasameta Hakan yasa ya'ajiye mata abuncin asaman bedside table kana yajuya yafice warshi ɗaya bedroom ɗin. Yana shiga yarage kayan jikinshi yanufi bathroom Domin ko kaɗan bayajin daɗin jikinshi tin wankanda sukayi a airport Niger aiko doline yadamu, shower yasakarwa kanshi kafin yalumshe golden eyes ɗinshi Yanajin yadda ruwan kesauka ajikinshi sosai yanayin yayi mishi daɗi, Yajima sosai a bathroom ɗin kusan minti 45 yayi aciki kafin ya fito ɗaura da towel aƙugunshi wannan mirɗaɗɗiyar ƙirar tashi duk abayyane jikinshi kuwa se gloin yakeyi yana sheƙi agaskiya Mejo Najeeb kyakkyawan namuji ne abin son duk wata cikakkiyar mece.. kaitsaye mirror yanufa sedai yana zuwa yatinada ba bedroom ɗinshi bane nagidansu domin Anan kam komai babu na buƙata tinda beshiryawa zama gidanba shiyasa be ajiye komaiba Allah ma yasoshi daya samu sabulun wanka aciki..ɗan tsaki yayi kamin yaɗauko boxes ɗinshi kawai yasaka da 3 kwata kana yaɗora ƴarƙaramar riga akai, perlor yanufa domin yaɗauko wayarshi yakira captain Jameel idan be kwantaba yasamo mishi wasu abubuwan buƙatar yana zuwa yaɗauki wayar sedai yadda yaga lokaci yatafine yasa Doli yafasa kiranshi domin kusan ƙarfe 12:23am dare yayi sosai, ɗantsaki yaja kana yajuya zekoma bedroom ɗin sekawai yaji kamar sautin kuka, Hakan yasa yaɗanyi shiru yanason tabbatar da abinda yakeji, ganindai dagaske kukanne akeyi yasa Dole yafice daga perlor dan ganin ina kukan kefita..seda yazo baƙin ƙofar ɗaya perlor ne yaƙara jin kukan sosai sabida darene yana fidda sauti sosai..dage kanshi yayi ahankali yana faɗar "ya salam aikaji matsalar mata ni wlh nama mantada wannan aljanar yarinyar yaƙarasa zancen yana tura ƙofar perlor ganin batananne yasa yanufi bathroom ɗin inda yaji sautin kukan yaƙara yawa...a inda yabarta Anan yasameta sefamar kukan takeyi..Yajima atsaye yana kallonta batareda yace matakomai ba...itako Hakan dayayi baƙaramin ƙara ƙularda ita yayiba domin Allah yasani tanajin jiki kuma yasan baze iya kulada itaba yarabotada maahh ɗinta. Shiko tinanin yakeyi wai ta inama zefara mata magana? Shidai bama'abuci surutuba balle yasan ta'inda zefara babban abun tashin hankalin kuma be iya rarrashiba ɓalle yararrasheta...ganindai still haryanzu kukan takeyine yasashi ƙarasawa bakin gadon ɗan nesa da ita kaɗan yabuɗe baki cikin cool voice ɗinshi yace "minene? Lpy kike yiwa mutane kuka cikin dare? Tatambaya cikin tsare gida😎dan karta kawo mishi wargi. Aiko yamakara domin banza tayimishi kamar Batasan akwai wata halitta wurinba tacigabada kukanta. Hakan kuwa baƙaramin ƙulardashi yayiba, dafe kanshi yayi ahankali yace "ya salam yana tinanin yadda ze ɓullo mata,,candai yanisa kana yace "please kidena kukan banaso yanasamin Kai ciwo kigayamin mikedamunki? Ko wani abun akamikine? Yafaɗa cikin gariyawa....shiru tayi tana sauraren shi jin yadda yake mata maganar cikin kwantarda murya Hakan yasa tabuɗe baki cikin sexy voice ɗinta da alamun kukanda tasha tace "ƙafana zafi yakemun bazan iya takashiba kumani wanka nakeso nayi. Taƙarasa zancen tana turo ɗan ƙaramin bakinta a gaba. Ido Mejo yaruntse daƙarfi yana sauraren yadda tsikar jikinshi ke tashi tinda tafara magana abinda betaɓa jiba a muryar wata ƴamace ko yayi tinanin anaji, atake zuciyarshi tashiga luguden tara tara..muryartace tadawo da hankalinshi gareta inda ta ƙara saka wani kukan jin yayi bamzada ita acewarta nanko Batasan itace ta luluda garzon mazanba..ai cikin sauri yasunkuceta zuwa bathroom batareda yaƙara bari wata maganar tahaɗasuba, domin idan tacigabada magana komai ze iya faruwa dashi wlh. yana shiga ya ajiyeta acikin bath ɗin tareda haɗa mata ruwan wankan yafice...da harara tarakashi harya rufo mata ƙofar kana tashiga ƙoƙarin cire kayan jikinta, sa'annan tasamu tayi wankan cikin ƙarfin hali tareda gasa jikinta sosai daruwan ɗimi, koda tagama wankan amma tasaka fitowa dominfa ƙafa bazata takuba Hakan yasa tayi zamanta kawai a bathroom ɗin...shiko yana,nan zaune yana jiranta kusan awa 1 bata fitoba kuma yanadena jin motsinta besan miyasaba kawai yaji gabanshi yafaɗi tunowada cewar ita ɗinfa amanar maah ce kaddai wani abunne kuma yasameta yin wannan tinanin yasakashi miƙewa tareda bin umurnin zuciyarshi kawai yakutsakai cikin bathroom ɗin...ƙara tasaki daƙarfi shiko yayi hanzarin janyo ƙofar cikin giɗima da tashin hankalin abinda idonshi yagane mishi, wato Nashanunta dake atsaye chirrr tamfatsa'tamfatsa dasu Se sheƙi sukeyi, dafe setin zuciyarshiyayi dayakeji kamar zata fasa ƙarjinshi tafito domin dayasan abunda zegani kenan wlh dabe buɗe bathroom ɗin nanba To itamadai anata ɓangaren tinani takeyi miyasa tazauna ahakan bata ɗaura towel ba gashi yanzu yafaɗo mata Hakan kawai yagane mata sirrinta danma Allah yasa azaune take domin da a tsaye take komai seyagani kenan yacuceta? Aiko tunowada Hakan yasata kwaɓe fuska sabida takaici aranta tace wama yasani ko da gangan ne yashigo danyaganni wata zuciyar ce tace mata anya kuwaba temakonki yazoyiba? tinda yasan bazaki iya tafiya ba, duk itakaɗai ke wannan tinanin aranta candai tayi watsi da komai tabarwa ranta temakontane yazoyi, Hakan yasa tazura hannu daƙyar tajanyo towel taɗaura kana ta ƙwanƙwasa ƙofar tana ƙwarewa kanta kallo ganin yadda towel ɗin yatsaya mata ko cinyoyinta begama rufewa dikaba amma ba yadda zatayi tinda babu wani abun dazata ɗaura...tana cikin wannan tinanin ne yaƙara turo ƙofar a ɗar ɗare gudun karya ƙarayin mugun gani acewarshi domin wannan ma yaƙi barin idonshi (nikuwa nace haba Mejo Banda raki mana🥹)kanshi aƙasa yaƙaraso inda take batareda ya kalletaba kawai ya tallabota bedireta ko inaba se akan bed ɗin, juyawa yayi yaɗauko mata wani mai meyaji dake jikin jakar kayanshi ya ajiye mata kana yabuɗe baki ahankali yace "inane kemiki ciwon? Yatambaya babu alamar wasa ataredashi. Batace mishi komaiba ganin yadda yaci serious yasata nuna mishi wurin kawai da hannu..Shima bece mata komaiba yaɗauko man tareda ɗiba ahannunshi yashafa awurin kana yamurza ahankali...wata irin ƙara tasaki tanason ƙwace ƙafarsa gashi a ƙugune buguwar take. Ɗagowa yayi yadoka mata harara ganin tanason kawo mishi wargi gaya ahankali nema yakemata..aiko tayi gumm domin ganitayi fuskarshi tacanja mata kamar yadda tafara ganinshi afarko..shiko gudun ɓata masa lokaci yasa yadedeci inda buguwar take(kunsafa soja beɗauki targaɗe abakin komaiba kamar ƴan Ball Hakan suke🤩) yasaka ƙarfi tareda murzawa seda ƙashin wurin ya amsa alamar yahaɗe kenan..wata irin muguwar zabura Isseta tayi wadda batamasan ya akayi tayitaba kawai segata ajikinshi tawani maƙalƙaleshi tana rusar kuka. Daƙarfi Mejo yake tafidar numfashi sabida haduwar fatarsu wuri ɗaya wani irin abu yakeji namishi yawo aduka sassan jikinshi wanda ya haddasa mishi kasala da mutuwar jiki alokaci ɗaya jikinshi yasoma rawa gaya kuma yakasa cireta daga jikin nashi kusan minti 4 suna ahakan kamin yayunƙura daƙyar ya ajiyeta gefe ko jiyowa beyiba yafice daga bedroom ɗin gaba ɗaya....itako batamasan yanayiba kobayan fitarshi tajima tana kukanta kamun tamiƙe zaune abun mamaki setaji ƙafarta tasaki bakamar ɗazuba Hakan yasa ta ɗauko kayan abincinda ya'ajiye mata taci seda taƙoshi kana ta tattara sauran, yanzukam dakanta tamiƙe tashiga bathroom tayi brush tareda ɗauro alwala tafito...hijabinta kawai tasanya azzikinta ɗaya har ƙasa yake kaimata kana tadawoda towel ɗin a ƙugunta Tayi sallah sedai tana idarwa Anan bacci yayi awun gabada ita....shiko Mejo tinda yakoma bedroom ɗinshi yakwanta bacci yace besan dazamanshiba domin sam ya ƙauracewa idonshi dayarufesu ƙirjin Isseta yake gani idan yabuɗe sautin sexy voice ɗinta yakeji acikin kunnuwanshi. wannan abun baƙaramin ɗaga mishi hankali yayiba Hakan yasa yadda yaga rana Hakan yaga dare harseda aka fara Kiran sallar fari kana bacci ɓarawo yasureshi.. Itakuwa bata farkaba seda akayi asuba tana miƙewa tashiga bathroom tayi wanka tare da ɗauro alwala tafito ta tada sallah, seda t idar kana Takoma akan bed tayi kwanciyarta.....mejo kuwa kusan ƙarfe 7:30am wayarshi ta tashe shi, salati yayi kana yabuɗe golden eyes ɗinshi inda idonshi yasauka akan window ɗakin. Ƙara warosu yayi kamin yamiƙe a 360 yafaɗa bathroom yana istigifari agun uban giji tare da mamakin wannan makara dayayi, alwala kawai yaɗauro domin babu time ɗin tsayawa wanka, yana fitowa yatada sallah batareda yabi takan wayarshiba dake rurin neman ɗauki. Seda ya idarda sallar yayi addu'a sosai kana yashiga wanka bayan yafitone yaɗauki wayar kusan 6 miss call yasamu biyu na Hajiya Umma ɗaya na general aliyu se na ummi da Captain Jameel..na Hajiya Umma yafara bi inda Kiran nashiga ta ɗauka cikin sauri take faɗar "my sweet son kana lpy? Tinjiya nake Kiran wayarka bata shiga seyanzu nasamu, Taƙarasa zancen cikin damuwa...lumshe golden eyes ɗinshi yayi yaname sauke ajiyar zuciya kamun yabuɗe baki ahankali yace "ina lpy Umma. "Masha allah son yoshe zakudawo ne?? Tatambaya cikin zumuɗin son ganin yaron nata...ɗan shiru yayi yana nazari kamin yace "gobe.. "to shikenan son sekun dawo ina jiran dawowarka yaron umma daga Hakan tayanke wayar domin tasan baze ƙara cewa komaiba...general aliyu yakira inda yake sheda mishi anjima ƙarfe 12 jirginsu zetashi zuwa Abuja domin Susan yazasuyi da waƴancan mutanen kamin sudawo warsu gaba ɗaya..okey kawai mejo yace kana yayanke wayar anan yakira captain Jameel yakawo musu mota seda yagama wayardashi tukunnah yakira ummi amma yaji wayar akashe sekawai yashareta dama yasan maybe auta Siyana ce tadameta seta kirashi... bajimawa captain Jameel yazoda motar amma shikadai abisa umurnin megidan nashi amma badan hakanba ba yadda za'ayi yazo shikaɗai domin hukumar soja bata yadda mejo yayi yawo shikaɗaiba seda zugar yaranshi....kaitsaye wani shopping mool suka nufa inda captain Jameel yaɗauko musu komai wanda za'a buƙata na anfanin gida da kayan abinci...shiko ogan kayan sakawa ya ɗaukar mata sunfi kala 40 amma duk ƙananun kaya da dogayen riguna, wurin underwear yanufa sedai yakasa tantance mize ɗauka bedai san wanda zeyimataba Hakan yasa yafasa ɗaukar bra yaɗauki panties kawai kukan dozin 2 yasaka sedai kuma yaɗauka ne kawai amma aranshi yana tinanin sunmata yawa...haka dai suka gama wannan shopping ɗin captain Jameel yabada ɗaya ATM ɗin mejo dake hannunshi aka cire kuɗin kana aka loda musu kayan amota suka koma gida bayan sunyi take away a wani hotel dake kan hanyarsu ta komawa gidan. Atare suka shigar da kayan dudda captain Jameel ya hana shi amma beko saurareshiba harseda suka kwashe komai sa'annan dakanshi yahaura danata, koda yashiga taduƙunƙune wuri ɗaya tanata sharar baccinta hankali kwance...betadataba illa loda mata kayan daya rinƙayi akan bed ɗin seda yakusan cikashi inda take kwance ne kawai beɗora kayanba seda yagama shigo mata da komai kana yaɗora abincin da suka shigo dashi a bedside table sa'annan yaficewar warshi nashi bedroom ɗin...wanka yaƙarayi kafin ya fito yashafa mayukan shi masu sanyin ƙamshi ɗaya siyo yanzu wani mayen turare irin wanda yake anfani dashi agida yaɗauko yafeshe jikinshi dashi...yau ma shigar ƙananu kaya yayi inda yasaka wando dack blue riga kuma fara wadda taƙara fitoda asalin kyawunshi, agaskiya Mejo Najeeb yahaɗu Tako Ina..wayoyinshi yakwasa tare da laptop ɗinshi yafice inda ya samu captain Jameel aharabar gidan yana jiranshi, mota kawai yashiga captain Jameel yaja suka fice seda akazo buɗe get ne yatinada yanason kawo masu tsaro agidan dayaga captain Jameel yafita dakanshi yabuɗe get ɗin Hakan yasa yakira wani soja yace suzo gidan inda ya kwatanta musu inda yake da nomber gidan, kamin suka wuce airport kaitsaye acan suka samu general aliyu datashi zugar yaranshi bayan sungaisa suka Hau jirginsu izuwa birnin tarayya abuja...ana gida kuwa ɗagawarsu keda wuya Sega waƴannan sojojin kusan su huɗu suka dira agidan bayan sunyi ɗan zagayensu na tabbatar da tsaro agidanne kana suka dawo harabar gidan sukayi zamansu. Isseta na farkawa Taga ƴanbanzan tulin kaya zagaye da ita atake tagano shine ya ajiyesu...shiko dama yayi hakanne danta gansu dawuri karyasaka a wardrobe tinda Batasan yakawoba taƙi dubawa..aiko hikimarshi tayi domin taji daɗin ganin kayan sosai Hakan yasa tamiƙe tashiga duba kayan wasu tayi dariya wasu tayi murna hardai tagama gani kana takwashe su tajera acikin wardrobe ɗin....! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 2 Page 29 & 30 "Tana gama jerasu tashiga bathroom tayi wanka taƙara gasa jikinta bayan tafito tashafa mayukanda yasiya mata tayi simple makeup dama gata gwanar son kwalliya seta fito asalin maryamarta,,,kayan tabuɗe taɗauko wata doguwar riga milk color daratsin golden ajikinta sosai rigar tayimata ɗass kamar angwada a jikinta,, ribbon tasaka takama jular gashinta data sauko har gadon bayanta kana taɗaura mayafin abayar akanta. Ahakan tafito perlorn ta tana ƙarewa tsarinshi kallo sosai yabirgeta Hakan yasa tashiga saukowa ƙasa cikin sanɗa gudun karta ganshi a general parlor harta sauko kobataga kowaba babuma alamun akwai mutun agidan,,nan tashiga zagayen perlor har kitchen da sauran bedrooms din ƙasa seda tashiga takashewa kanta ƙwarƙwatar ido🤩sosai tsarin gidan yabirgeta Masha allah tazaga ko ina seda tagama zagayen kana Takoma kitchen domin samawa kanta abunda zataci jin cikinta yafara Kiran chiroma 😅kayan abincinda ya'ajiye mata tashiga dubawa babu abinda babu aciki duk wani abinda zata buƙata na abinci da anfanin kitchen akwaishi aciki. Ajiyar zuciya tasauke bayan tagama duba kayan taɗauko indomie kawai taɗora tare da ruwan tea seda tagama girkin kana tagyara kitchen ɗin tsab kamar ba'ayi komai acikiba sa'annan taficewarta ɗakinta acewarta karyazo yasameta anan tinda dai tagama buƙatarta. Acan tazauna seda tagama cin abuncinta taƙoshi kana tamiƙe tashiga gyaran ɗakin dudda bawata datti yayiba amma kasancewar anjima ba kowa agidan yasa yayi ƴar ƙura aiko sosai Isseta tazage tagyara ko ina agidan tindaga bedroom ɗinta har zuwa nashi bedroom ɗin wanda batamasan nashi bane seda tagama gyaran tazo wanke banɗaki ananne Taga boxes ɗinshi daya cire lokacinda yayi wanka, ɗauka tayi tawanke mishi komai batareda damuwaba tinda tasaba wankin nasu ya balah, seda tagama gyaran part ɗin nashi tasaka mishi tirare kana tarufe kamar yadda taganshi tukunnah tasauko ƙasa seda tagyara ko ina agidan kana takoma bedroom ɗinta izuwa wannan lokacin anyi sallar azzahar banɗaki kawai tafaɗa tare da sakeyin wanka da alwala tafito tayi sallar azahar bayan ta idar tayi kwanciyarta se bacci.. Gombe Tafiya takeyi cikin sauri ita kaɗai akan hanya batada burin daya wuce taganta agaban aminiyar tata abakin tekun ta tsaya tana waige waige ganin bakomai awurin kamar anyi shara gaya kuma bataga ko motsin aminiyar tataba yasata tabuɗe baki ahankali tace "maahh tafaɗa cikin fargaba domin yanzu taɗanji tsoro saɓanin ɗazu datake kan hanyar zuwa....tanatsaye awurin kuwa Sega jilar kifin maah tabayyana daganan Itama tafito gaba ɗaya, kallon halima tayi cikin murmushi domin dajin Kiran tagane itace..cikin sauri halima tagaidata. "Murmushi maah taƙarayi bayan ta amsa mata tace "ƙawarki kikazo ganiko halima?? Tatambeta da kulawa. "Kanta a ƙasa tace "Eh maah nazo nagantane. Jinjina kai maah tayi kamin tafito daga cikin ruwan takamo hannun halimar suka zauna bakin tekun tace "halima.."na,am ta'amsa gabanta na faɗuwa. Sarai maah taganota amma seta share taci gabada faɗar "ina mematuƙar baki haƙuri akan hukuncin danayanke akan ƙawarki sedai inaso kisani bayin kaina bane ƙaddarartace tazo ahakan kuma In sha allah komai zezama labari. Nisawa tayi kamin tacigabada magana kamar Hakan "kisani maryama tana garin Lagos ayanzu....ido halima tazaro cikin kaɗuwa take duban maah idonta suncika tabb da ƙwallah...kai maah tajinjina mata alamar tabbatarwa kana tace "kiyi haƙuri halima zuwan maryama Lagos bayana nufin rabuwarku bane sedai yana nufin faruwar wani al'amari megirma abunda nakeso dake ayanzu shine kisaka aranki cewar kinatareda maryama aduk inda kike kuma maryama Matana taredake, sa'annan kizamewa maryama abokiyar gwagwar mayarayuwa akowanne hali kinjiko halima...kai Hakima yaɗaga tana me haɗiye kukanta...murmushi maah Tayi kana tace yawwa ƴar albarka kikwantarda hankalinki kuma aduk lokacinda kikesan wani temako daga gareni kizo kawai kinji ƴata in sha Allah nidakaina zansa akaiki gun maryama Kona kawo Miki ita idan baki ɗaga hankalinkiba...ajiyar zuciya halima tasauke kana tace "toh maah in sha Allah zanyi Hakan ngd sosai...yawwa ƴar albarka yanzu maza kije gida gasaƙo can kiɗauka, Tana gama faɗar Hakan Takoma cikin ruwa.... miƙewa halima tayi jikibaƙwari tanufi wurin dutsen nan da suke zuwa itada Isseta aiko tasamu maƙodan kuɗaɗe awurin kamar yadda suka saba gani inatada Isseta hawayen idonta tashare kana tasaka hannu taɗauka tabar wurin....tana shiga cikin gari takalli tulin kuɗin hannunta atake tatunada abinda Isseta keyi da kuɗin idan takarɓo aiko babu ɓata lokaci tanufi majalisar su yaya shamsu...yana ganinta tafe yataso cikin sakin fuska suka gaisa anan yayi mata jajen ɓatan Isseta kamar yadda aka yaɗa agari...murmushin da yafi kuka ciwo halima tayi kana tace mishi bakomai ai ƙaddara ce domin tayiwa maah alƙawarin bawanda zeji Isseta nanan lpy,,,daganan tace mishi zuwa tayi suje asibiti gun mamin Isseta...murmushin yaya shamsu yayi kana yace "to shikenan halima kicedai Zaki ƙarasa aikin ladanda aminiyarki taɗauko kenan? To ai Hakan akeso Allah yabamu iKon yin abinda yadace...Ameen y rabbi kawai halima tace daganan suka sami adedeta yaɗauke su zuwa asibitin Koda sukaje alhmdllh sunsamu mamin Isseta yadda sukesan ganinta domin atsabtace take sabida tanasamun kyakkyawar kulawa komai sedai suce Masha allah abu ɗaya ne ya gagara samuwa shine lafiya amma Itama dassanu zatashiga ciwone kesamuwa lokaci ɗaya....godiya Sosai sukayiwa ma'aikatan wurin suka ƙara biyan wasu kuɗaɗen koda za'abuƙaci wani abu tare da yiwa ma'aikatan alheri suka tafi suna masuyiwa mamin Isseta addu'ar samun lafiya.. *TALLAH* *TALLAH* *TALLAH* *Mematuƙar mahimmanci kidaure kikaranta kobazata anfanekiba maybe zata anfani wani ko wata naki idan kikaji* *Maza💃 maza💃 maza*💃 Duk wata matsala danamuji kefama da ita agidanshi wadda ta shafi auratayya munada maganinta in sha Allah wannan babin maza ne🤩 mata ganaku👇 Albishirinki uwar gida haddama amarya🧏‍♀️ 1, munada garin sha'shatau birkita ƙwaƙƙwalwar megida🙅‍♀️shinko kintaɓa jin lbarinsa??? Inamatan dake famada bushewar gaba??? Munada maganin ni'ima agun mace zata riƙa kawowa tamkar tana fitsari ruwa kuwa ajikinta setagaji da canja pant🥳🥳 Munada maganin matsi zekamaki kabbb kamar anɗinkaki namuji nashiga kina riƙeshi ni'imarki nabashi damar fitowaya dangwalo daɗi 🤩🤩🫣🫣 Munada kuka dole ɗanɗano kamar an haɗa madara dazuma Hakan Zaki koma agunshi y'ammata💃💃💃 Munada maganin mugun namuji komi zamanshi taure doline yadawo hanya da izinin Allah 💃🥳 Ina matsalar infection wanda ya haddasa wa rayuwar aurenki matsala ?? Sanyi ko haifaffene zebar jikinki da izinin Allah 🧏‍♀️ Hajiya kigarzayo kinemi naki cikin sauƙi da rahusa gakuma biyan buƙata cikin ƙanƙanin lokaci cikin iyawar uban giji 💪💪 mata harmada mazan zama seda gyara. Munada maganin ƙiba dakuma na rage ƙibar munada na gyaran nono dakuma na duwawu suzama ɗima ɗima Hajiyata🫣🫣🫣💃 Gaduk me bukar maganinmu ze iya tuntuɓar wannan nomber 👉07037092136 or 09112799371 🙏🙏 Abuja Jirginsu nasauka kaitsaye suka wuce babbar hidikwatar sojoji dake garin Abuja inda suka samu duk wasu manyan jami'an soja da'akeji dasu a Nigeria suna wurin hadda general faruk sojan ƙasar Niger shima datawagarshi duk suna wurin zuwansu kawai ake jira ashiga meeting Shima sabida general faruk yace bazeyi maganar komaiba harse jami'an sojojin dasukayi nasarar kama ƴan ta'addan sunzone sabida sune sukasamu information akansu..tofa wannan dalilinne yahana ashiga meeting ɗin. Shigowarsuce tasa duk wanda ke wurin hankalinshi komawa kansu inda ƙananun jami'ai damanya keta ribibin sara musu sabida namijin ƙoƙarinda sukayi...cikin mamaki wasu daga cikin manyan jami'an Nigeria ke kallonsu domin Sam basuyi tinanin subane...wasu kuwa sunsan sune sabida sunansu da'akayi posting alhalin su basuma sanda abunba kawai Allah yayi ikonshi akan lamarin shiyasa har suka gani kuma suka yi aikin inda suka samu nasara cikin iyawar uban giji da buwayarsa.....general faruk ne yazo wurinsu kyakkyawan matashin sauri me farar zuciya. Hannu yabawa general aliyu suka yi musabaha tare da jinjinawa namijin ƙoƙarinsu akan wannan al'amarin kana yabawa mejo Najeeb daga baya sabida mutane da suka yaɓeshi suna girmama shi...Shima bayabo ba fallasa yabawa general faruk hannu suka gaisa cikin mutintawa daganan suka samu wuri suka zauna inda kowa yazauna mazaunin shi sedai abin mamaki general faruk yaƙi zama acikin tawagar shi yadawo kusada mejo Najeeb da general aliyu yazauna abin gwanin birgewa. Dudda manyan nasu sunkulada Hakan sedai bawanda yace komai domin sunsan waye mejo Najeeb bayabin ƙa'ida kuma baya sauren zancen magaba dashi balle sukawo mishi wargi ko renin hankalin manyan jami'ai Hakan yasa ko manyan shayinshi sukeji. Sunjima suna tattaunawa akan wannan matsalolin inda general aliyu yace yanaso yasani waye yasaka sunansu amatsayin waƴanda zasuyi attack ɗin amma kuma ba'asanardasuba?shiru wurin yaɗauka kowa natinanin wannan al'amarin tayaya Hakan zatafaru...dagacan wani mejo tanimu yace "wannan wacce irin maganace general aliyu kakeyi Hakan tayaya zakuce ba'asanarda kuba kuma kukayi aikin kenan ku waliyaine dazakuyi abu bayan bakusanda shiba?? "Mikakesan cewa ne abb...beƙarasaba mejo Najeeb yadakatardashi tahanyar riƙo hannunshi yazaunar dashi..aiko yakoma yazauna batareda yaƙara cewa komaiba..duk abinda kefaruwa kowa dake wurin na kallo... miƙewa yayi tsaye cikin cool voice ɗinshi yafara magana kamar babu komai ataredashi amma anan dayake karkaso kaga zuciyarshi yadda take tafasa kamar anhasa mishi wuta. "The game is over but we I'll going to south Africa next month in sha Allah...yana gama faɗar Hakan yajuya zebar wurin...cikin daga murya wannan mejo tanimun yace "we not understand you najeeb sahabi mizakuyi a south Africa??? Ahasale yajiyo cikin daga murya yace "zamuje ƙarasa aikin da muka farane domin babu shugaban su anan kuma wlh semunje munkamoshi kuma nida brothers na kawai zamuje Bama buƙatar wata rundunar ko temakon wani se allah that's all. Dukkansu sororo sukayi suna kallonshi...kamin wani dagacikinsu yace "bamugane kaida brothers ɗinka ba kana nufin bada jami'ai zakajeba mejo Najeeb tayaya Hakan zefaru?? Wani mugun kallo mejo yawatsawa mutumin kamun yace "yes of course nida brothers na zamuje kuma haziƙan jami'ai wanda sukasan aikinsu ba karnukan farautar ƴanta addaba masu ɓata mana ƙasa general aliyu Haidar & general Umar faruk Niger sune brothers na kuma sune zamuje dasu bakuma shawara nake nemaba kojiran umurni noo hukuncine narigada nayanke kuma na tabbatar Sena aikata biqudiratillah. Yana gama faɗar Hakan yaficewarshi cikin takonshi na jaruman maza masuji da izza da dajarunta. miƙewa general aliyu yayi yabi bayanshi batareda yaƙara cewa komaiba hakama general faruk dayayi mutuwar zaune jin mejo Najeeb yakirashida brother ɗinshi tofa Shima ficewarsuce tadawo dashi hankalinshi Hakan yasa yamiƙe cikin sauri Shima yamara musu baya sukabar kowa dakewurin da baki asake..wani mugun ƙololo mejo tanimu ya haɗiye yanajin baƙi cikin yadda wannan yaron ketaka kowa ahukumar soja kuma bame tanka mishi gaskiya doline suyiwa tubkar hanci yaƙarasa zancen yaname barin hold ɗin Shima inda muƙarrabanshi suka takemai baya(hmm nikuwa nace aiki yasameka Alhaji tanimu🤩) Suna fita mota kawai yashiga suma duk suka shiga hadda general faruk suka nufi gidan Mejo ɗin dake cikin garin abuja dukkansu wanka sukayi kana general aliyu yayi musu order abinci online kafin akawone suka shiga tsara yadda zasu ɓullowa lamarin kafin lokacinda mejo ɗin yaɗiba nazuwansu South Africa yayi sunjima a general parlor gidan kafin Mejo yamiƙe yashige warshi bedroom...da kallo general faruk yabishi harya ɓacewa ganinshi kana yasaki murmushi yana girgiza kanshi...taɓoshi general aliyu yayi Shima yana murmushi tare da ɗaga mishi gira ɗaya 🤨alamar yadai...murmushi Shima yaƙarayi yana shafa kwanta ciyar sumar kanshi ta buzayen asali yace "wlh kawai guy ɗin yana birgeni ne yadda yake komai ba tsoro balle fargaba gakuma miskilanci ko acikin maza seya bayyana gaskiya wannan kam mace zatasha fama ataredashi..dariya sosai zancen general faruk yabawa general aliyu Haidar seda yayi me isarshi kana yace "inafa kasani aibakaga komaiba indai najeeb ne iyaganin yau ne kake mamakinshi inaga dashi kake rayuwa? "Humm gaskiya kam abin dai Allah ya kyauta..to Ameen amma tabbas matarshi kam nada aiki zanso ganin yadda zeyi rayuwar auren shi cewar general aliyu..dariya general faruk yayi cikin mamaki yace badai bayada aureba?? "Aikuwadai kam bayadashi kamarni maybe Kaine kawai me mata acikinmu...wata dariyar yaƙarayi yana faɗar "tab dijam niɗin?? humm aiko duk mune sedai Allah yanuna mana munyi.. Ameen y rabbi cewar general aliyu Yana murmushi...abuncinda general aliyu yayi order ne aka kawo musu shine abinda yakatse musu fira, fita yayi yakarɓo abuncin kana yadawo perlor Anan sukaci abincinsu sukabarwa mejo nashi domin ga dukkan alamu bacci yakeyi,,seda suka ƙoshi kana kowannensu yanufi ɗaya bedroom ɗin suka kwanta se bacci.. Kwanansu mejo huɗu a Abuja kana kowannensu yanufi garinsu inda suka yi musayar nomber waya suda general faruk domin awannan ƴan kwanakin shaƙuwa me ƙarfice tashiga tsakaninsu Hakan yasa dasuka fito seda suka raka general faruk har airport inda tawagarshi take yashiga jirgin komawa ƙasar shi kana suma suka hau nasu jirgin zuwa Lagos suka rabu cikin kewar junansu kamar suwuce gari ɗaya amma ba damar yin hakan to sedai muce Allah ya saukeku lpy...! Autar alheri"🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 2 Page 31 & 32 "Jirginsu nasauka suka samu dandazon yaransu suncika airport ɗin harda captain Jameel dakuma captain Ameer babban yaron general aliyu kenan suna jiransu....cikin takonsu na isa da taƙama suka sauko daga cikin jirgin cikin sauri captain Jameel yabuɗewa mejo Najeeb ƙofa inda captain Ameer yabuɗewa general aliyu Shima, aiko suna shiga suma sauran sojojin duk suka shiga Hakan yasa motocin tashi atare suna saka jiniya cikin gudu kamar zasu tsaga kwalta sukabar airport ɗin...Hakan yasa duk wanda ke airport ɗinnan hankalinshi yakoma kansu sedai tuni sunyi gaba abinsu....kowannensu gida yanufa suna shiga tangamemen get ɗin gidan yawan gale kanshi suka danna hancin motocinsu ciki tare da nufar Perking space....acikin gidan kuwa dukkan mutanen gidan na perlor ciki kuwa hadda sajad babban yaron mama wanda shikebin Munir acikin yaran gidan Shima jiyane yadawo daga wurin training. Baki Hajiya Umma tawashe tana faɗar "lale marhabin da mazan fama andawo kenan...suma duka yaran gidan murna sukashigayi ciki kuwa hadda mansura domin Allah yagani tana kwaɗayin ganinshi tayi kewarshi sosai kamar zataci babu..agefen ummi kuwa fargaba ce fall ranta domin ɗazu sukayi wayada ƙawarta juwaira tace mata Tanakan hanya shiyasa sam bataso yah najeeb yadawo yanzuba taso ace har juwaira tagama zamanda zatayi takoma bataga yaya najeeb ba domin tasan tabbas inyasan manufar juwaira akanshi to ƙaryarta taƙare...tanacikin wannan tinanin ne tajiyo ihun Siyana tana faɗar "oyoyo yah najeeb na yadawo oyoyo yah najeeb..Hakan yasa tadawo cikin nutsuwarta izuwa wannan lokacin kuwa tuni mejo yaƙaraso cikin perlor ana gaisawa dashi. Cikin girmamawa ƙannen nashi kegaidashi inda Munir da sajad suka bashi hannu sunayin musabaha daganan kowannensu yarun gumeshi suna murnar ganin yayan nasu.. sajad ne yabuɗe baki ahankali yace 'yah najeeb I miss you so very much wlh yafaɗa yana share ƙwallar idonshi...bakinshi yaɗan ciza ahankali yanajin son yaron harcikin ranshi Yajima kamin sajad yaji saukar cool voice ɗinshi cikin dodon kunnen shi yana faɗar "miss you too my little bro ya school ɗin??? Tatambaya kamar bashine yayi maganar ba...ajiyar zuciya sajad yasauke kamun yaƙara ƙanƙame najeeb ɗin yace "alhmdllh yah najeeb amma ba daɗi wlh...se awannan karon najeeb yayi guntun murmushi kafin yace "to dama wayacema akwai daɗi...kafin sajad yayi wata maganar sukaji ihun Siyana tana faɗar "wayyo ita Allah yah najeeb yashareta yah sajad kawai yakeso...aiko duk wanda ke perlor seda yayi dariyarta...shiko dafe kanshi kawai yayi tare da duƙawa yaɗauketa bayan yacire sajad daga jikinshi kanshi yadafe kaɗan domin duk yagaji jima yakeyi duk sun haddasa mishi ciwon kai seda yaɗan yamutsa kyakkyawar fuskarshi kana yace "sorry angel daga Hakan yashiga gaida iyayen nashi. Cikin sakin fuska mama ta amsa mishi tana mishi barka da zuwa yayinda Hajiya Umma tamiƙe tsaye cikin murmushi tariƙo hannunshi suka haura pert ɗinshi da tuni Ummi tabuɗewa captain Jameel harya kaimishi laptop ɗinshi da wayoyinshi yaficewarshi...da kallo ƙurillah mansura tabishi harseda yaɓacewa ganinta kana tasauke ajiyar zuciya tana matse ƙwallar idonta tanason gaidashi amma tana shakku Hakan yasa batace mishi komaiba har suka ɓacewa ganinta...har cikin bedroom ɗinshi takaishi ta zaunar dashi abakin bed kana tashiga bathroom tahaɗa mishi ruwan wanka masu ɗimi tafito domin tasan tabbas yanzu wankan yafi buƙata, tana fitowa tace "my son jekayi wanka kahuta sekazo Kaci abinci kajiko? Kai kawai yaɗaga mata yana murmushi...itako hannun Siyana tariƙo tana faɗar"auta bari yayanki yayi wanka seki dawo kinji takarasa zancen tana saukowa da ita ƙasa.....shiko Mejo kayan jikinshi yarage tukunnah yamiƙe yasakawa ƙofarshi key kana yashiga bathroom ɗin nanma seda yasakawa ƙofar bathroom ɗin key sabida tsaro kana yacire boxes ɗinshi yafara wanka...sedai wani abin mamaki ko wankan begamaba yaji kamar sautin magana ƙasa ƙasa, shiru yayi yadakatarda wankan dayakeyi anan yaji ana faɗar "washh Allahnaa wayyoo sweet najeeb zanso ganin ranarda zanji jarumtarka ajikina wayyoo aranar Sena Suma uhmm ahhhh.. kowacece tafaɗa cikin shauƙi gadukkan alamu tafara lulawa duniyar begen najeeb ɗin...wani irin waro ido mejo Nejeeb yayi cikin mamaki da tsintsar kaɗuwa yajanyo towel yaɗaura tareda nufo ƙofar sedai yana ɗora hannu yabuɗe yaji ƙofar abuɗe domin yacire key Hakan nanufin wani key akasaka daga waje aka buɗe ɗakin har akashigo aka buɗe mishi bathroom ko yaya?? Yatambayi kanshi? Kuma bashida amsar tambayar..cikin hanzari yafito perlor amma bakowa, dafe kanshi yayi dake tsananin sara mishi yana tinanin wannan tashin hankalin acikin gidansu ace mace na leƙenshi wannan wanne irin bala'ine? Shiru yayi yana tinanin kalaman dayaji daga wannan muryar dayakasa gane kota wacece wai tanason jin jarumtarshi, innalillahi wa'inna ilaihiraji'un kaddai cikin ƙannenshine wata ke sha'awarshi, yasake faɗar Hakan aranshi Afili kuma yace "ya salam tokodai Basu bane koma wacece ai agidannan take tomiyasa??? Miyasaaa ? Yafaɗa yana kaiwa gadonshi naushi..cikin sauri sajad yaƙarasa shigowa jin ihun yayan nasu yana faɗar "subahanallah yah najeeb lafiya kuwa?? Miyasameka Hakan? Yatambaya ganin duk yayan nashi abirkice yana riƙo hannunshi dayake dukan bedside table dashi. *TALLAH* *TALLAH* *TALLAH* *Mematuƙar mahimmanci kidaure kikaranta kobazata anfanekiba maybe zata anfani wani ko wata naki idan kikaji* *Maza💃 maza💃 maza*💃 Duk wata matsala danamuji kefama da ita agidanshi wadda ta shafi auratayya munada maganinta in sha Allah wannan babin maza ne🤩 mata ganaku👇 Albishirinki uwar gida haddama amarya🧏‍♀️ 1, munada garin sha'shatau birkita ƙwaƙƙwalwar megida🙅‍♀️shinko kintaɓa jin lbarinsa??? Inamatan dake famada bushewar gaba??? Munada maganin ni'ima agun mace zata riƙa kawowa tamkar tana fitsari ruwa kuwa ajikinta setagaji da canja pant🥳🥳 Munada maganin matsi zekamaki kabbb kamar anɗinkaki namuji nashiga kina riƙeshi ni'imarki nabashi damar fitowaya dangwalo daɗi 🤩🤩🫣🫣 Munada kuka dole ɗanɗano kamar an haɗa madara dazuma Hakan Zaki koma agunshi y'ammata💃💃💃 Munada maganin mugun namuji komi zamanshi taure doline yadawo hanya da izinin Allah 💃🥳 Ina matsalar infection wanda ya haddasa wa rayuwar aurenki matsala ?? Sanyi ko haifaffene zebar jikinki da izinin Allah 🧏‍♀️ Hajiya kigarzayo kinemi naki cikin sauƙi da rahusa gakuma biyan buƙata cikin ƙanƙanin lokaci cikin iyawar uban giji 💪💪 mata harmada mazan zama seda gyara. Munada maganin ƙiba dakuma na rage ƙibar munada na gyaran nono dakuma na duwawu suzama ɗima ɗima Hajiyata🫣🫣🫣💃 Gaduk me bukar maganinmu ze iya tuntuɓar wannan nomber 👉07037092136 or 09112799371 🙏🙏🙏 Shiru mejo yayi yanasauke nunfashi tare da ɗora kanshi ajikin ƙannen nashi domin jiyakeyi tamkar zuciyarshi zata buga sabida wannan tashin hankalin atake jikinshi yaɗauki rawa sekawai kanshi yafara juyawa alamar ciwunshi nason tashi wata irin miƙa yafarayi yana karkarwa haƙoranshi suka fara haɗuwa...ido sajad yazaro ganin abinda kefaruwa yatabbatarda ciwonshine domin duk wanda ketaredashi yasanda wannan matsalar. Kuka yasaka yana faɗar innalillahi wa'inna ilaihiraji'un Allah yarabakada wannan ciwon yah najeeb...ciwo kuma wanne ciwo?? Hajiya Umma tafaɗa tana ƙoƙarin shigowa bedroom ɗin, sedai ayanayinda Taga Najeeb ɗin shine yabata amsar tambayarta batareda sajad yace komaiba illa kukanshi dayakeyi.....kuka tasaka cikin tashin hankali take Kiran Sunan najeeb tana shafa kwantacciyar sumar kanshi nason ganin yabuɗe idonshi dake lumshewa.. amma ina bayama jinta ɓalle ba'asin amsawa..ganin babuwani sauƙi Sega Allah yasa ta ɗauko wayarshi dake kan gadon tashiga Kiran doctor ziyad cikin kuka take gayamishi abinda ke faruwa...Allah sarki bawan Allah sosai hankalinshi yatashi amma ba yadda zeyi domin ciwon abokin nashi bana asibiti bane...ajiyar zuciya yasauke kamun yace"ganinan zuwa Hajiya Umma allah yabashi lafiya.... yanke wayar tayi kawai batareda tace mishi bakomaiba, Dede lokacinda Munir yashigo ɗakin shima Ummi nabiyedashi abaya ganin duk Suna'nan kuma sunji shiru basu dawoba, ganin halinda ake cikine yasa duka jikinsu yayi sanyi. sosai hankalin Ummi yatashi ganin abinda kefaruwa da yayan nasu Hakan yasa Itama tasaka kuka seya zamana babu me rarrashin wani a ɗakin Munir ne kawai yayi ƙarfin hali Shima dan karsuga gazawarshi ne amma Allah yasani hankalinshi yatashi ba kaɗan ba...idonshine suka fara kafewa Hakan yasa Ummi fita aguje tasamu mama nazaune a perlor tafaɗa jikinta tana rusar kuka. "Kee Ummi lafiyarki kuwa?? Miyafaru ne? Tatambaya hankali atashe "Cikin kukan take faɗar wlh mama yah najeeb bashida lafiya sosai dan Allah kizo akaishi asibiti karya mutu yabarmu wlh bashida lafiya taƙarasa tana sakin wani kukan metaɓa zuciya...tinda Ummi tafara magana Hajiya umma ke kallonta hartakai ƙarshe, jingina kanta kawai tayi ajikin kujerar datake kai tare da lumshe idanuwanta tace Allah yabashi lafiya Ummi kudena mishi kuka yayanku addu'ar ku yakeso bakukaba kinjiko. Tafaɗa tana shafa kanta...ɗaga matakai kawai Ummi tayi batareda tace komaiba sekuma tamiƙe dasauri kamar wadda aka tsikara tafita daga perlor mama jin sallamar doctor ziyad a general parlor, Koda tafito tuni ya haura pert ɗin mejo Najeeb ɗin Hakan yasa tamara mishi baya. Doctor ziyad nashiga yagansu duk sunkewayeshi numfashin shi yayi sama amma yakasa dawowa duka cikin ɗaga murya yace "Munir kuɗaukoshi muje asibiti mana...se alokacin duk suka kulada doctor ziyad ɗin aiko suka shiga rige rigen ɗaukar shi sedai kafin sugaiga tallaboshine yashiga sauke ajiyar zuciyar awahalce. Dakatawa sukayi dukkansu suna kallonshi har numfashin nashi yadedeta yafara ƙoƙarin buɗe blue eyes ɗinshi dasuka koma red lokaci ɗaya...mutanen dake kanshi yashiga bida kallo yayinda Shima ɗin kallonshi sukeyi cikin mugun al'ajabin wannan sihirtaccen ciwon nashi dabaya ƙaunar Akira asibiti...ɗan yamutsa kyakkyawar fuskarshi yayi kana yabuɗe baki ahankali yana faɗar lafiya?? Aikafin yarufe bakinshi Ummi tadayi mutuwar tsaye tasheƙo aguje tafaɗa jikinshi tareda ƙanƙameshi tana sakin marayan kuka wanda daga jinshi kasan daga kasan zuciyarta yake fita...ido yazaro ganin yadda yake dagashi se towel tawani maƙalƙaleshi yana ƙoƙarin cireta daga cikinshi yaji sajad yahaɗe daga ummin harshi Shima ya rungumesu yana kukan begama tantance wannan abun nasuba yaji Munir ma ya haɗasu duka yarungume kuma dukkansu kukan sukeyi..idonshi kawai yaruntse daƙarfi domin bayada wani zaɓin dayawuce karɓarsu koba komai suɗin jininshine kuma abin soyuwa agareshi haɗe hannayenshi Shima ya rungumesu dukkansu aiko Ummi najin Hakan tashiga magana cikin kuka take faɗar "please yah najeeb karka mutu kabarmu Kaine yayanmu jigonmu abin alfaharinmu dan Allah yah najeeb kabari aduba lafiyarka wlh Allah bazan iya jurar ganinka acikin wannan halinba balle awayi gari Babukai acikinmu narantse aranar zan iya haɗiye zuciya please katausaya mana taƙarasa zancen tana ƙara wa kukanta ƙarfi....wani irin abu najeeb yaji yatukare mishi maƙoshi tabbas ya yarda Ummi nasanshi ko acikin ƙanenshi duba da yadda yakejin bugun zuciyarta ayanzu amma miyasa zuciyarshi ke zarginta shimma mi Ummi tasani agun namuji da har zeyi tinanin itace ke mishi wannan abin? kanshi yadafe dasauri jin yadda ta tsananta kukanta, daƙyar ya iya buɗe baki cikin cool voice ɗinshi me daɗin sauraro yace "it's ok Ummi stop crying please kinjiko I'll going to hospital in sha Allah okay. "Kaitaɗogo ahankali inda dukkansu ma ɗagowar sukayi suna kallonshi jin abinda yace kamin Ummi tace "yah najeeb you're promise me?? Lumshe kyawawan idanuwanshi yayi kana yace "I promise. Murmushi taƙara yi tareda koma rungumeshi kana tamiƙe dasauri tafita daga ɗakin dukkansu ƙanen nashi murmushi sukayi inda sajad yace "thank you so much big bro..shidai bece mishi komaiba illa dungure mishi kai dayayi..Hajiya Umma kuwa ƙwallar idonta kawai tashare tare da shafa fuskar najeeb ɗin tafice se dakin yarage daga doctor ziyad se Munir dakuma sajad..duban kanshi yayi yaga yadda yake gasu kuma duk sun kewaye shi yasan dayayi wani dogon motsi towel ɗin jikinshi ma ze iya cirewa Hakan yasa yaɗago yana dallah musu harara..aikuwa suka miƙe suna murmushi suka bar ɗakin domin sarai sungane miyake nufi domin Najeeb fa akwai kunya da tsare gida sam bayasan reni ko kaɗan balle kuma ƙanenshi suga suturarshi..suna ficewa doctor ziyad yayi dariya yana kwanciya gefen gadonshi tare da faɗar kaide bazaka canjaba mejo Allah yashiryeka..ido yabishi dasu natambayar to Kai ubanme yazaunar dakai?...wata irin dariyace takuɓucewa doctor ziyad seda yayi abarshi me isarshi kana yace "Kaine kazaunar dani ai wlh sedai kada kasaka kayan ka tabbata ahakan domin ba inda zanje yana gama faɗar Hakan ya gyara kwanciyarshi. jin abinda yace ne yasa mejo miƙewa kawai yashige bathroom abunshi...! Autar alheri✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 2 Page 33 & 34 "Seda yaƙara yin wani wankan tukunnah yafito ɗaureda towel aƙugunshi kanshi na matuƙar sara mishi domin haryanzu bayajin jikinshi Dede, kaitsaye wurin mirror yanufa mayukanshi yaɗauka da tirare yakoma ban ɗakin....shidai doctor ziyad da ido kawai yake binshi haryafito yaƙara ɗaukar kayanshi daze saka yakoma ban ɗakin seda yashige kana doctor ziyad yasaki dariyar dake cinshi hadda daga ƙafa yana mamakin wannan abun wai ashe haryanzu najeeb becanjaba? Yana'nan da muguwar kunyarnan tashi? Lallai akwai aiki kam agaba, yafaɗa Afili yana koma sakin dariyar adede nan kuma mejo ɗin yafito...da kallo yabishi ganin yadda yaketa kwasar dariya kamar wani zararre baki yataɓe dominshi besan abinda yake yiwa dariyaba...shikuma doctor ziyad seda yayi me isarshi kana ya tsagaita yana kallon najeeb cikin shaƙiyanci yace "tab dijam wai mejo nine kake yiwa ɓoyo Hakan dudda man shafawa se a bathroom zaka shafashi? Tab lallai zanso ganin ranarda zakayi sintir agaban mace domin ni irinmu ɗaya namujine kamar kai maima kakasa shafawa agabana balle mace da kasan kowanne acikinku dabanne kuma tsayawa gabanta ahakan doline gashi kuma kai bazaka iyaba Humm zanga wanda ze ajiye tashi kunyar tsakanin kaida koma wacece zata kasance matarka. Yaƙarasa zancen yana koma sakin dariya....tinda yasoma magana mejo yazuba mishi blue eyes ɗinshi masu matuƙar firgita ƴan maza seda yaji yadasa aya ne, yagirgiza kanshi dake mugun sara mishi domin wannan zancenma wani ciwon kan yaƙara haddasa mishi,, batareda yace komai ba yanufi takalmin shi yaɗauko tare da zama bakin gadon zesaka...har doctor ziyad ya fidda ran zeyi magana kana yabuɗe bakinshi ahankali cikin cool voice ɗinshi yace "Humm Ziyad kenan kama dena wannan banzan tinanin naka domin kuwa bayan mahaifiyata ba'ayi wata mace dazataga tsiraicinaba aduniya sabida abune mafi girma da daraja agareni..nisawa yayi ahankali kamin yacigabada faɗar ko mahaifiyar tawa ayanzu bazata iya tantance yanakeba domin maraba data ganni ayadda kake faɗa ita kanta maybe bazata iya tinawaba balle yanzu kakawo zancen wai mace zata ganni Humm. Kuma dakake faɗar dukkanmu ɗaya kaima faɗa kakeyi kawai domin wannan shirmen naka bazeyi tasiri ba sabida kowa aduniya yanada banbanci dawaninsa ba wanda zekasance kala ɗaya koda kuwa jinsi ɗaya ne kamar ni da kai dakake tinanin ɗaya ne to Sam bahaka bane Ina fatar kagane. Yana kaiwanan azancenshi yamiƙe tare da kwasar wayoyinshi yayi gaba abunshi yana faɗar idan katashi kasameni a hospital ɗinku domin nacika alƙawarin dana ɗauka. Ajiyar zuciya doctor ziyad yasauke cikin mamaki yake kallon aminin nashi kamun yamiƙe yabiyo bayanshi yana faɗar"dan renin hankali ƙarya kakeyi wlh kuma wlh Allah duk abinda ka ƙaryata sekayishi inda muna raye sedai idan bakayi aure ba duk wannan miskilanci doline yatsaya iya mu amma mace kam humm nadaiyi shiru, yafaɗa ganin sunfito harabar gidan....shidai mejo komi beƙara cemishiba yashige warshi mota captain Jameel ma yashiga dominshi duk abinda akeyi besaniba sam besan cewar ciwon mejo yatashiba...Shima doctor ziyad tashi motar yashiga suka nufi hospital ɗinshi....bayan sunje duk wani gwaji dayadace ayiwa mejo najeeb anyi mishi kamar yadda aka saba amma sam bawani ciwo ataredashi dama duk akayimai gwaji ba'aganin komai...ajiyar zuciya doctor ziyad yasauke bayan ya gama duba gwajin cikin jimami yace "wlh baka ɗauke da kowacce irin cuta ninarasa minene matsalar ka mejo.."okay badamuwa Dama nasan ba'abunda kedamuna Allah yasa mudace cewar mejo najeeb ɗin yafaɗa cikin ko in kula tareda miƙewa kawai yafice daga office ɗin...da kallon tausayi doctor ziyad yabishi yana mushi fatan samun lafiya me ɗorewa. Bayan mako biyu( 2 week ago) Awannan mako biyun da'akayi sam mejo najeeb bekoma gidanda yakai Isseta ba hasalima yamantada yazoda wata yarinya gaba ɗaya sha'anin gabanshi kawai yakeyi na hidimar aikinshi gabaki ɗaya yazama busy...Itama agunta hakanne gabaki ɗaya tamanta dashi dudda cewar daga farko taɗanji tsoron zama gidan Ita kaɗai amma data fahimci akwai masu tsaro aciki se hankalinta yakwanta takeyin komai nata hankali kwance babu wani takura kodamuwa. Acikin mako biyun nan kuwa tayi wani irin kyau taƙara ƙiba da haske sakamakon tanacin me kyau tasha me kyau kuma ga kwanciyar hankali...........afanni kawar Ummi juwaira kuwa tuni tazo gidansu Ummi tun ranarda ciyon mejo najeeb yatashi inda tasamu karɓuwa sosai agun mutanen gidan sedai itada mansura ne kawai ake taƙon saƙa,,kuma har ila yau datayi mako biyu agidan basu haɗu da mejo ba Gombe State Yau jimu'a bayan fitowa masallaci zaune suke dukkansu atsakar gidan kowa na abinda yadameshi yayinda mama bintu ke zaune jigum tana jiran tsammani domin tinda abunnan yafaru tadena samun sukuni arayuwarta....da sallama yashigo gidan amma kallo ɗaya zakamishi kasan cewar abirkice yake, yaran gidanne suka taso suna mishi sannu da dawowa amma kota kansu bebiba, yafaɗa ɗakin mama bintu yana ƙawala mata kira...tashi tayi tana salati tabi bayanshi domin tinda abunnan yafaru take tsoron Kiran abban nasu sabida fargaba....da kallo matan gidan suka bisu kamin sushiga aikin nasu wato gulma. Tana shiga taganshi tsakiyar ɗakin Se Safa da narwa yakeyi, jiki asanyaye taƙarasa wurinshi tana faɗar mlm lafiya? Miyafaru kuma? Jin tambayar da takemishine yasakashi jiyowa gareta cikin tashin hankali yake faɗar "shikenan bintu asirinmu yakusa tonuwa wlh mutanen dasuka karɓi auren Maryama ne sukazo kinsan yau ne alƙawarin damukayi dasu yanzunnan naga wucewarsu faɗar megari, yaƙarasa zancen yana yashare guminda yawanke mishi fuska... "innalillahi wa'inna ilaihiraji'un yanzu yazamiyi kenan mlm? Kasan dai bazamuce maryama ta ɓataba kuma bamusan wazamu bada amadadintaba domin wlh da zaka yadda wata daga cikin yaranka zaka bada seka gaya musu Maryama tana makaranta kayi tunanin fidda tane da akayi auren amma hukumar makarantar bata amincebe sabida haka gawata daga cikin ƴaƴanka aɗaura da ita iyaso daga baya mijin yasaki maryama...shiru malam Musa yayi yana tinanin maganar mama bintu wata zuciyar tace ya amince wata zuciyar tace Hakan baze yuba Nisawa yayi kana yace "anya kuwa bintu Hakan zeyu domin kuwa wannan abun akwai ɗaure kai acikinshi tayaya za'aɗaurawa mace biyu aure da muji ɗaya bayan kowa namusu kallon ubansu ɗaya? Yatambayeta cikin damuwa. "To mlm babu wata mafitarce kawai gayawa megari gaskiyar lamarin zakayi kozamu samu mafita domin kanada tabbacin wannan auren na maryama babu inda zekai muddin ma mallakanta sukasan dashi? "Ajiyar zuciya mlm Musa yasauke kana yace "Hakane bintu badamuwa bara muyi yadda kikace muga. To mlm yanzu yoshe zaka gaya mishi? Cewar mama bintu..baki mlm Musa yabuɗe zeyi magana kenan iyya hassi tafaɗo ɗakin kamar anjefota sabida tsabar gulma...dukkansu da kallo suka bita bawanda yace komai...ganin Hakan yasa Tasha jinin jikinta cikin dabircewa tafara kame'kame tana faɗar "dama uhm dama sallama ce akeyi aƙofar gida shine nace barana kiraka, tafaɗa akunyace.. shidai mlm Musa bece mata komaiba yafice daga ɗakin hakama mama bintu batakobi takantaba tashiga naɗiyar kayanta dake zube akan godo...ganin ba wanda yakulata yasa tafice daga ɗakin akunyace. Mlm Musa nafita ƙofar gidan yaga saƙo daga fadar megari ne Hakan yasa ko gida bekomaba yabibayan ɗan Aiken. *Audio book na Autar alheri dama sauran littafan Hausa nasaurare zaku iya samunsu a YouTube channel ɗinmu me suna s Zaria Hausa tv in sha Allah game ƙatar ƙarin bayani kuwa ze iya tuntuɓar wannan nomber👉07037092176 Audio book zallsh 💃💃* Koda yaje fada kuwa kowa ya hallara ana jiran isowarshi..wuri yasamu yazauna kana akashiga gaishe gaishe wanda duk abinda akeyi jikin mlm Musa asanyaye yake, seda kowa yanutsu tukunnah megari yayi gyaran mura kana yace "mlm Musa gasu Alhaji Abubakar nan kamar yadda sukayi alkawari sun dawo ɗaukar amarya. Seda megari yakai ƙarshe azancenshi kana mlm Musa yace "wlh ranka yadaɗe akwai matsala, Yafaɗa kanshi aƙasa... "Subahanallah matsalar me kuma mlm Musa?? Yatambayeshi cike da fargaba karya kunyatasu....nisawa mlm Musa yayi kana Yagaya musu duk abinda suka tsara shida mama bintu seda yakai ƙarshe sa'annan yaɗora da faɗin sabida Hakan nake neman alfarma idan bazaku damuba zanbashi yar uwar maryama wato hawwa Se aɗaura da ita sabida ita tagama karatun. "Tofa iKon Allah tayaya duk Hakan zefaru mlm Musa? Ina kataɓa ganin namuji ɗaya ya auri mace biyu kuma ubansu ɗaya? Aikasan Hakan badede bane sedai idan sakin ɗayar yayi tukunnah mukeda damar aura mishi ɗayar ko idan ɗayar mutuwa tayi amma babu ko ɗaya acikin wannan kuma kace a ɗaura aure haba kaima kasan bazeyuba, cewar sarkin faɗa yafaɗa cikin mamakin furucin mlm Musa sekace wadda bashida ilimin addini...liman yace gaskiya kam bazeyuba sedai idan sakin tafarkon yaron zeyi iyyaso aɗaura da wannan ɗin... shikenan ma zance yaƙare sedai ayi Hakan sarkin fada yakoma faɗa cikin ƙwarin gyuiwa. Duk wannan zancen da'akeyi waƴannan alhazawan basuce komaiba Seyanzu Alhaji Abubakar yayi magana cikin dattako yake faɗar "sam Hakan bazeyuba bedace ayi wasa da igiyoyin aureba sabida Hakan zamujira waccan tagama karatun kawai inaga zefi.. da mamaki megari ke kallon Alhaji Abubakar ɗin kafin yace "miyasa kace Hakan Alhaji? Bayan lalurace tasaka za'ayiwa yaron wannan auren kawai de a ɗaura da ita ɗin iyyaso idan waccan tadawo seshi yaron yasaketa kawai tinda dukkansu ba wanda yasanda wannan auren koba hakaba?? "Shikenan ranka yadaɗe badamuwa ayi Hakan amma aranarda aka kai wannan ɗin se a gayawa yaron yadda abin yakasance kunga seya saki waccan kafin yatare da amaryarsa ko ya kuka gani? Alhaji Abubakar Yafaɗa yana kallon ƴan uwansa...Hakane bamatsala Alhaji. Wani Alhaji mustapha Yafaɗa yana gyara zamanshi...ajiyar zuciya megari yasauke bayan duk yagama jin bayanansu kana yace "tunda kunyanke wannan hukuncin ba'abunda zance sedai Allah yazaɓa mana abinda yafi alkhairi sabida Hakan a ɗaura da hawwa. Daga Hakan aka sake ɗaura auren wannan yaron da aka ɗaurawa Isseta aure dashi da anty hawwa akan sadaki dubu ɗari semuce Allah ya kyauta......seda aka gama ɗaurin Auren kana mlm Musa yashiga sauke tagwayen ajiyar zuciya ganin yatsallakewa tarkon Auren Maryama yanzu saurana ɓatanta( nikuwa nace anya mlm Musa ka tsallake kuwa ? Kamar yadda kake tinani🤨) Bayan anshafa fateeha ne su Alhaji Abubakar suka buƙaci mlm Musa da sarkin fada haddama wasu dattawa biyu acikin dattijawan faɗa akan suzo sutafi domin suga inda za'akai yarsu...sosai wannan zancen yayiwa megari daɗi dudda cewar sunsan mahaifin Alhaji Abubakar amma yanada kyau Susan inane za'akai amaryar kafin Kaita..anan kowa ya amince da zancen Alhaji Abubakar Hakan yasa waƴanda za'ayi tafiyar dasu suka koma gida domin sanar da iyalansu tafiyar dazasuyi...abbba kam yana komawa gida kaya kawai ya canja kana yasanarwa da matan gidan zeyi tafiya kuma yanasaran gobe zedawo, batareda yasanar musu dalilin tafiyar ba. dahakan yayi musu sallama yatafi suka rakashi da addu'ar sauka lafiya...yana zuwa faɗa Babu ɓata lokaci suka ɗauki hanya kasan cewar dukkan wanda zasu tafi sunfito shine kawai ake jira... Lagos Zaune yake acikin tangamemen office dinshi Yana sarrafa na'urar dake gabanshi cikin ƙwarewa da bajinta domin computer ma se anyi mata miskilanci (ohh ni ɗiyar babanmu🙄 matar miskili tashiga ukku🤭) turo ƙofar office ɗin kawai akayi akashigo ciki,,sarai yaji amma yayi kamar bejiba domin yasan kowaye ze iya yimishi Hakan..wuri general aliyu yasamu yazauna Yana kallon aminin nashi kafin yayi gyaran murya cikin kulawa yake faɗar " afternoon my man how your work?? Mejo Najeeb bece komaiba yamiƙawa general aliyu hannu kawai sukayi musabaha kana yashiga haɗa kayanshi domin lokacin tafiyarshi yayi kasan cewar bayajin daɗin jikinshi tun lokacinda ciwonshi yatashi...da kallo general aliyu yabishi harya gama haɗa kayan sa'annan ya kalleshi dakulawa yace "Se ina yanzu mejo? amma dai ba gida zakajeba gidanka zakaje gun sister ko? Yatambayeshi yana kafeshi da golden eyes ɗinshi......shikuwa Mejo Najeeb wani irin faɗuwa gabanshi yayi Allah yasani sam yamanta da wata yarinya daya ajiye agidanshi dudda cewar bata cikin lissafinshi amma koba komai ita ɗin amanar maahh ce bedace yawo fatarda itaba, blue eyes ɗinshi yawaro tunowada Ita kaɗai cefa agidan kaddai wani abun yasameta besaniba, inko Hakan tafaru meze gayawa maah "innalillahi wa'inna ilaihiraji'un yafaɗa daɗan ƙarfi kafin yayi waje asukwane batareda yabawa general aliyu amsar tambayar shi ba secewa dayayi "please bro follow me now.....ganin Hakan yasa general aliyu mara mishi baya kawai Shima batareda yaƙara cewa komaiba domin ya san koyayi maganar ba amsawa zeyiba...koda general aliyu yafito harabar wurin harya shiga mota captain Jameel yaja suna ɗauki hanya, Hakan yasa Shima yashiga tashi motar captain Ameer yaja sukabi bayanshi. Isseta Zaune take a general parlor gidan domin yanzu nanne wurin zamanta tinda tagano bakowa agidan, fruit salad ne agabanta tanasha gaya tayi wankan wasu mayun riga da wando wanda tagani acikin kayanda yasiya mata tinda dukkansu ƙananun kayane, wandon roba ne red color bakin guywarta yayi masifar ɗame mata ajiki inda dukkanin ilahirin halittar mazaunanta suka bayyana acikinshi kamar bata saka komaiba aciki,, sekuma rigar data kasance kamar bubu roba domin bata kamata ba hasalima setayi mata kamar ɗinkin unburela kuma batada dogon hannu iya kacinshi hannun bra, gabaki ɗaya ta bayyana asalin Nashanunta kuma tasauka ƙasa har mazaunanta sedai kuma kamar ƙara temaka musu tayi wurin bayyana.. sa'annan kuma ta gyara gidan ko ina yaɗauki ƙamshi sekace jihar barno😅...zaune take hankali kwance tana kallo a YouTube channel na s Zaria Hausa tv inda take kallon wani lbr mesuna SIRRI tana kallo tana saurara domin sosai lbr yaɗauki hankalinta dubada yadda ƴan ukkun cikin labarin ke masifar kama dajuna, Sam bataji tsayuwar motaba balle tasanda akwai wanda yashigo gidan...ahakan harya buɗe ƙofar perlor yashigo asukwane wanda rufe ƙofar dayayine yadawo da ita duniyar data tafi taɗago arazane tana kallon wanda yashigo mata bako sallama domin a iya tinaninta bakowa agidan bancin masu gadi sukuma iya kacinsu waje basu basu taɓa shigowa wurintaba...ido huɗu tayi dashi wanda harta fara manta kaman ninsa segaya yau yazo mata kamar daga sama aka jefoshi. Shiko tinda idonshi yasauka akanta yakasa koda kiftasu sakamakon wani mugun kyau dayaga taƙara taƙara ƙiba da haske harwani sheƙi fatarta keyi a idonshi...itako ganin bece komaiba se kallon ƙurillar dayake binta dashi yasa tabi jikinta da kallo Taga miyake kallo aiko tawaro ido waje ganin kayanda ke jikinta domin Allah yasani sam batayi tunanin zezo gidanba Dama bazata sakasuba inkuwa taska to zata nemi hajab tasaka, ai a 360 tamiƙe dagudu tanufi Saman benen...Shima ɗin sake waro Blue eyes ɗinshi yayi cikin mugun mamakin ganin yadda kayan alatun jikinta ketafasa kamar ana dafa ruwan zafi, domin duk ilahirin halittar jikinta juyawa takeyi tana kaɗawa kamar zasubar jikinta sufaɗo....cikin giɗima yadafe setin mejo ɗinshi yana sauke numfashinda besan dalilin yinshiba acewarshi akuma Dede wannan lokacinne general aliyu yabuɗe ƙofar perlor yashigo...! Autar alheri✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 2 Page 35 & 36 "Cikin mamaki yakebin aminin nashi da kallo ganin inda yaɗora hannunshi ga wurin yayi bala'in tasowa shikuwa se famar sauke numfarfashi yakeyi kamar wanda yayi gasar tsere, kallon inda yakafe da ido yayi kozega abinda yake kallo wanda yaɗaga mishi hankali Hakan amma wayam bakomai,, cikin mamakin da yakasa ɓoyuwa ataredashi yace "my man lafiya kuwa? Yatambaya yana kallonshi amma shiru babu amsa, seda Yafaɗa kusan sau huɗu tare da dukan shoulder ɗinshi, tukunna yazabura kamar wanda yaɗanji tsoro yana duban general aliyu. 'mejo miyafaru ne naganka abirkice Hakan kaga yadda kakoma lokaci ɗaya??🤔 general aliyu ya tambaye shi cikin mamaki. Ɗan dafe kanshi yayi yanasauke tagwayen ajiyar zuciya kamin ya yamutsa kyakkyawar fuskarshi yana faɗar nothing tareda nufar cikin perlor..."ah,ah bawani nothing mejo kawai kagayamin ai hankali baze ɗauki wannan zancenba tukunnah ma ina Maryam ɗin takene?? Seda mejo yaji kalimar Maryam tukunnah yatinada sunanta aranshi yananata Maryam kafin kuma wani abin yafaɗo mishi arai cikin sauri yajuya yana kallo general aliyu kamin yace "tin yoshe kashigo perlor nan? Kaganta ne? Yatambaya fuskarshi ba walwala.. "no inna naganta zan tambayeka ne. Cewar general aliyu Yana ƙarasawa cikin perlor yazauna...Shikuwa jan ƙafafunshi yayi yahaura Saman batareda yasake cewa general aliyu komaiba....shimadai bebi takan shiba domin ya san halin kayanshi. mejo kam part ɗinshi yanufa kaitsaye yana buɗe ƙofar perlor wani daddaɗan ƙamshi yaziyarci hancinshi wanda yasakashi lumshe blue eyes ɗinshi babu shiri yana shaƙar ƙamshin meratsa zuciya, da kallo yabi perlor inda yaga komai ƙal kamar yanzu aka buɗasu aleda, seda yagama ƙarewa perlor kallo tsab kana yanufi bathroom ɗinshi yana sauraren baƙon yanayinda jikinshi kekarɓa....a bedroom ɗinma yayi mamaki dudda cewar yasan bazama akayi acikiba amma yayi mamakin ganinshi ba yadda yabarshiba komai a gyare tsab kamar ba'ataɓa anfani dashi ba, wayoyinshi kawai ya'ajiye tare da cire kayan jikinshi yanufi bathroom, ruwa yasakarwa kanshi yana jin yadda ƙofofin gashin jikinshi ke ƙara buɗewa sakamakon wannan yanayin daya shiga ayanzu wanda yakasa tantance dalilin faruwar Hakan agareshi shida sam mata basa gabanshi ko kaɗan amma yanzu daga kallon wannan aljanar tasauya mishi yanayi. Ɗan tsaki yaja kana ya duƙa yana kallon mejo ɗinshi data cika tayi fam tana neman abuncinta sefamar harbin iska takeyi. "Ya salam Yafaɗa yaname dafeta dominfa sam taƙi ko rusunawa ganindai dagaske ba kwanciyar zatayiba yasa dole yayi wankan hakanan yafito daureda towel aƙugunshi, wurin mirror yanufa mayukanshi yaɗauka masu sanyin ƙamshi yashiga shafe jikinshi dashi kowanne part najikinshi da kalar man dayake anfani dashi na gashi daban na komai daban,, seda yagama shafe shafenshi kamar wata mace hankali kwance ba inda yanayi ana leƙenshi ba🤭kana yaɗauki kayanshi na shan iska yasaka wando 3kwata ash color da farar Riga me gajeren hannu, kana yafeshi jikinshi da sihirtaccen turarenshi daganan ya kwashi wayoyinshi yafito. A,inda yabar general aliyu anan yasameshi Zamanshi yana kallo kuma haryanzu Isseta bata fitoba...zama Shima yayi yana yamutsa fuskarshi sabida jin mararshi data fara mishi ciwo ahankali😱 "please kayi mana order coffee nakeson Sha, Yafaɗa kamar bashine yayi maganar ba...ɗagowa general aliyu yayi yana watsa mishi golden eyes ɗinshi kafin yace "kamarya nayi mana order sekace babu mace agidan? Barin Abinda yakeyi yayi Shima yaɗago yana watsa mishi nashi blue eyes ɗin kafin yace "am so what Dan akwai mace a gidan itace matar gidan balle kayi tunanin samun abinci awurinta? Ko angayama abinda tazoyi kenan agidan? Yafaɗa cikin hasala... 'tofa iKon Allah to kodai ba itace matar gidanba koma itace Allah ne kawai yasani domin kaima kanka bakasan wacece matar gidanba amma dai ayanzu itace mukagani aciki kuma ita zamu tambaya koma mimukeso, yanakaiwanan azancenshi bejira amsar mejo ba yadokawa Isseta kira tahanyar faɗar Maryam Yafaɗa cikin ɗan ɗaga murya yadda zata jishi. Isseta kuwa tinda tagudu ɗakinta tarufe abakin gado tazauna tana sauke ajiyar zuciya aranta tana addu'ar Allah yasa kar yayi mata kallon ƴar iska ganinta da wannan kayan domin daganin kallonda yake mata akwai tuhuma acikinshi, tajima zaune tana wannan tinanin kamin tamiƙe dasauri tashiga cire kayan tanemi wata doguwar riga abaya tasaka me buɗewa sosai kana taɗora mayafin abayar akanta yasauko agabanta kamar mayafi. Humm abinda Isseta bata saniba wannan rigarma data saka da wancan kayan data cire duk ɗaya domin babu abinda taɓoye ajikinta komai najikinta juyawa yakeyi tunda abin badaga suturar data saka bane daga halittar jikinta ne Allah yayi mata wannan ni'imar..zama tayi abakin gadon tana tunanin koya fita koyana nan haryanzu?? Batasamu mebata wannan amsarba tajiyo kiranda general aliyu kemata, Ido tazaro domin tayi tunanin shine maybe tuhumarta zeyi atakeko tashiga salati idonta suka cikoda ƙwalla domin aduniya babu abinda ta tsana samada ayimata kallon ƴar iska marar tarbiya,,tana cikin wannan yanayinne Kiran general aliyu na biyu yasake dokan kunnenta Hakan yasa tamiƙe dasauri tafito perlor domin yazu taɗan so tagano ba muryarshi bace, saukowa tayi ƙasa ahankali tana tafiya jiki asanyaye hartazo tsakiyar perlor. Baki tabuɗe ahankali cikin sexy voice ɗinta me ratsa zuciyar yan maza tace "inawuninku yah Haidar, domin taji sunanda mejo yakirashi dashi aranar dasukazo Hakan yasa tasan Sunanshi....murmushi yayi ahankali yace "lafiya qalau sis y baƙunta? "Alhmdllh tafaɗa atakyaice kana tace gani naji ankiranine. "Eh nine nakiraki please coffee mukeso da ɗan abinci wanda bayada nauyi please kozamu samu agidannan? "Eh bara nayi muku tafaɗa tana juyawa tanufi kitchen.....dasauri general aliyu yaɗauke kanshi daga kallonta yana istigifari aranshi yake faɗar "tab dijam gaskiya doline mejo yafita nutsuwarshi...shiko tinda tafara saukowa yakafeta da blue eyes ɗinshi ko kiftawa babu yana hamdala aranshi dayaga bakayan ɗazu ne ajikinta ba hartazo tsakiyar perlor seda yaji tana gaisarda general aliyu ne yalumshe kyawawan idanuwanshi yana sauraren sweet voice ɗinta mekashe zuciyar me sauraro,, Gabaki ɗaya jikinshi yakarɓi wannan muryar tata inbada tsima babu abinda yakeyi anan, seda yaji tajuya zuwa kitchen ne yaƙara buɗe dara daran idanuwanshi akanta, wani irin warosu yayi ganin yadda mazaunanta ke juyawa kamar zasu faɗo Sema yaga yanzu sunfi girma kuma sunfi ƙara fitowa, aganinshima kenan ɗazu matsesu ne tayi kodai cikone irin wanda mata keyi ayanzu? yayiwa kanshi wannan tambayar daba me bashi amsarta, tonowa yayi da bashi kaɗai bane a perlor Hakan yasa yayi saurin juyawa yana kallon general aliyu ganin ba ita yake kallah bane yasakashi sauke ajiyar zuciya domin general aliyu yawarshima yake danawa. Mayarda idonshi yayi kanta amma yaga harta ɓacewa ganinshi. Komawa yayi yajingina dajikin kujerar yana sauke numfashi dasauri''dasauri gashi mejonshi sewani cika takeyi tana batsewa kamar zata fasa wandonshi tafito tsabar fitina....lumshe blue eyes ɗinshi kawai yayi yana sauraren wannan baƙon yanayin domin dai shi kanshi besan yanada sha'awa kamar hakanba kuma wai agun wannan aljanar kodai dan tana rabi mutun ne rabi aljan yasa takeyin galaba akanshine? Wata zuciyar tace mishi Humm najeeb wannan fa cikone tayi ba jikinta bane duka..ajiyar zuciya yaƙara saukewa jin abinda zuciyarshi taraya mishi Afili yace "komadai minene that's beautiful dress, tareda Kai hannu yadafe hajiyar da keneman ɓallowa tayo waje....cikin mamaki general aliyu ke kallonshi bayan yagamajin abinda Yafaɗa, hannunshi yabida kallo inda yaga abinda ya firgitashi wato yadda wandon mejo ɗin yaciko kamar anɗora mishi wani abun gaya se sauke numfashi yakeyi sama'sama. Atakyaice dai mejo yashiga wani yanayin kenan😍 Murmushi general aliyu yayi me sauti cikin tsokana yace "please mejo kadedeta nutsuwarka karka kunyatamu gaban ƴar ƙanwarmu please..Jin abinda Aliyu yace ne yasa yabuɗe blue eyes ɗinshi dasuka koma red lokaci ɗaya yana hara rar general aliyu. "Bawani hararana dazakayi malam ai gaskiya ne jifa yadda kakoma kamar wani doki konace anɗora maka rodi wannan fitinar har ina..Yafaɗa Shima yana hara rarshi....dasauri mejo najeeb ya kalli ƙasanshi ido yazaro Shima ganin yadda yakoma atake wata irin kunyar aminin nashi tarufeshi, amma seya basar kawai yasake zabga mishi hararar tare da Miƙewa yanufi part ɗinshi yana faɗar "ɗan sa ido kawai, daga Hakan yayi hayewarshi sama.....dariya sosai general aliyu keyi seda yayi me isarshi kana yatsa gaita yana faɗar "hum najeeb sarkin kunya gakuma fitina zanga yadda zaku ƙare agidannan..yana cikin wannan tinanin Isseta tadawo perlor ɗaukeda madedecin tire ahannunta wanda taɗora coffee ɗin Akai cup 2 dakuma plate tazubo musu chips me haɗin salad tasaka wani palate ɗin tarufe. Ajiyewa tayi a table ɗin tsakiyar perlor kana tajashi gaban general aliyu tace "gashi nan yah Haidar...murmushi general aliyu yayi Shima batareda ya kalletaba yace "thank you so much my little sis...itakam komai bata ƙara cewa ba tajuya abinta..Aliyu kuwa ɗagowa yayi danufin gani kotabar wurin ai dasauri yamaida kanshi ƙasa yana faɗar "tab dijam a gaskiya mejo ma yayi ƙarfin hali dabe sumaba domin wlh dashine yakafeta da ido yanamata kallon ƙurillar da mejo yayi mata Allah ya gama gigicewa a wurinnan yafaɗa a zuciyar shi, ahakan yake zancen zuci yana istigifari aranshi yake faɗar Allah kayafemin domin bada niyya na kalletaba....koda yasake ɗagowa domin yaci abunshi tuni taɓacewa ganinshi sabida ta haye warta sama, abincinshi yaci sosai Seda yaƙoshi shikam yaɗora ruwa akai kana yakwashi tarkacen wayoyinshi da laptop ɗinshi yafice daga cikin gidan yana me jinjinawa Isseta ta hanyar iya girki domin ya san cewa tabbas ba ƙarya ta iya girki ba kaɗan ba. Mejo Najeeb kuwa yanacan bedroom ɗinshi kwance yana murƙususu yaji tashin motar General aliyu ƙara gyara kwanciyarshi kawai yayi yanajin yadda ciwon marar ke ƙara ta azzara,, kusan minti 45 yayi ahakan amma kuma memakon yaragu Sema ƙaruwa yayi miƙewa tsaye yayi daƙyar ganin ciwon mara naneman hallakashi yasa dole yafice daga bedroom ɗin. Harabar gidan yafito inda yanufi Perking space kaitsaye.....captain Jameel ne yataso yana faɗar "subahanallah miyafaru Sr? Yatambaya yana buɗe mishi ƙofar motar yashiga Shima yashiga tare da tada motar suka bar gidan batareda mejo yace mishi komaiba....da kallo su captain Umar suka bisu sunayiwa ogan nasu fatan samun lafiya dudda cewar sunso sugaidashi sabida ɗazu daya shigo kota kansu bebiba yanzu kuma gaya yafito babu lafiya to Allah ya kyauta daga Hakan suka koma bakin aikinsu....... Isseta kuwa tana zaune a bedroom ɗinta taji fitar motar General aliyu daga baya kuma tasakejin fitar motar shi se alokacin tasauke ajiyar zuciya domin taƙagu basubar gidan ba kamar akanta suke zaune😏 Suna hawa titi captain Jameel yasake cewa "Sr Ina muka nufa? Yatambaya cikin fargaba sedai kuma ga mamakinshi seyaji yace "hospital ɗin ziyad, yafaɗa cikin da sashiyar muryarshi data gama maƙilewa...okay kawai captain Jameel yace kana yajuya akalar motar izuwa asibitin basu wani ɓata lokaci ba suka isa Perking kawai yagamayi mejo yaɓalle marfin motar yafito kaitsaye yanufi office ɗin Doctor ziyad ɗin captain Jameel daya gama kashe motar ya mara mishi baya....! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 2 Page 37 & 38 "Doctor ziyad yana zaune a office ɗinshi yaga anbanko ƙofar anshigo,,dasauri yaɗago kanshi domin ganin kowaye yayi masa wannan kutsen sedai ganin wanda yashigo ne dakuma yanayin daya shigo dashi yasakashi miƙewa dasauri yana faɗar "subahanallah mejo lafiya kuwa? Tare da riƙo hannunshi dayayi zafi kamar tuwa yana ƙoƙarin zaunardashi, captain Jameel ma yashigo, kallon captain Jameel doctor ziyad yayi tunda najeeb ɗin bayi magana ba yace "captain miyake damun najeeb ne miyafaru? Tatambaya cikin damuwa...."nima wlh bansaniba doctor kawai yafito ne daga gida naganshi ahakan shine yace nakawoshi gunka. Yaƙarasa zancen cikin tausayin megidan nashi....ido doctor ziyad yazaro yace "dakanshi yace kazo dashi wurina hospital??? Yatambayi capital Jameel cikin mugun mamaki domin idan akwai abinda mejo najeeb yatsana aduniya bewuce asibiti ba....kai captain Jameel yajinjina mishi alamar tabbatarwa. Ajiyar zuciyar yasauke batareda yaƙara cewa komaiba yariƙo hannun najeeb ɗin suka nufi wani bedroom dake cikin office ɗin nashi, akan bed yaɗora shi kana yaduƙa Dede kunnenshi yace "Mike damunka ne my friend? Miyasa Meka Hakan? "Seyanzu mejo yabuɗe rinannun idanuwanshi ya kalli doctor ziyad wanda seda gabanshi yafaɗi ganin yadda idanun abokin nashi suka koma kamar wuta..taune lips ɗinshi yayi kamin yaɗago hannunshi dake karkarwa yariƙo na doctor ziyad kana yaɗora akan mararshi dayakejin kamar zata ɓalle sabida azaba....ido doctor ziyad yaƙara warowa cikin mugun mamaki da tashin hankalin jin yadda mararshi tayi kamar an hasa mishi wuta ga alƙalaminshi tsaye ƙiƙam kamar rodi, ai cikin gaggawa shiga bashi temakon daya dace dashi domin tuni yagano inda matsalar tadosa,,sedai yasha mamaki wanda baze misaltuba ganin mejo najeeb acikin irin wannan yanayin domin ze iya cewa tunda suka taso ko zancen mace betaɓa ji agun mejo ba balle wata banzar magana ko mu'amilar mata yanzuto ya'akayi harya shiga wannan Condions ɗin?? Yana aiki yanayiwa kanshi tambayoyi da bashida amsar su harya gama yayi mishi allurar bacci kana yapice yabarshi zuciyarshi cike falda tambayoyi. Abban Isseta Sunje gidan mahaifin mijin su anty hawwa sunga gida Masha allah abin se wanda yagani gida danƙarere nagani na faɗa domin ko unguwar da gidan yake cikinta abin kalloce balle gidan kanshi,,, alhmdllh sunsamu tarba ta musamman daga mutanen gidan domin ba laifi akwai karamci agaresu....kwanansu ɗaya agarin sukace bazasu zaunaba komawa zasuyi dama sabida suga inda za'akawotane sukazo...Alhaji Abubakar daya yagoranci tafiyar beyimusu jayayyaba sedai yayi musu goma sha biyu ta arziki kana yasaka akamaidasu har gida garin gwambe. Halima Tinsafe yau halima tashirya zuwa asibiti gun ammin Isseta sedata tafito zata tafine mahaifiyata wato inna tabata dambun naman rago datayiwa baiwar Allar tinjiya da halima Tagayamata zataje ta ajiye domin ita tashi tafiya tabata...aiko halima taji daɗi sosai takarɓa tare da yiwa mahaifiyar tata sallama tatafi sabida yau ita kaɗai zataje batareda yaya shamsu ba....tana isa asibitin tun aharabar asibitin tahangota zaune gefe ita kaɗai sauran ma haukatan kuwa suna gefe kowa na sha'anin haukarshi domin yau ranarda ake fidda masu yar damane wanda Basu duka dan suɗan wala...dasauri halima taƙarasa inda take tazauna tana riƙo hannunta cikin farin cikin ganinta tace "ammin Isseta, tafaɗa tana murmushi...abin mamaki se kuwa tamaida mata martanin murmushin amma idonta tab da ƙwallah tana waiwayen bayan halima ga dukkan alamu Isseta take nema...Allah sarki halima Itama itake idonta suka cikoda ƙwalla cikin sauri tashare tana ƙaƙalo wani murmushin domin Allah yasani Itama tayi kewar aminiyar tata. Rungume ammin Isseta tayi tana shafa bayanta kamin taɗauko danbun nan tashiga bata tanaci ahankali harta ƙoshi tabata ruwa tasha...Suna'nan zaune wata ma aikaciyar asibitin tazo tafiya da ammin Isseta domin lokacin komawarsu yayi, Hakan yasa halima biyar su har ɗakin nata inda wannan ma aikaciyar tabata magani tasha kana ta kwanta aiko babu wani ɓata lokaci bacci yayi awun gaba da ita....ajiyar zuciya halima tasauke kana tamiƙe taje wurin ma'aikatan asibitin taji koda akwai abinda ake buƙata...bakomai suka cemata Hakan yasa tayi musu alkhairi tayi tafiyarta.....tana isa cikin gari kaitsaye bakin rafi tanufa inda tana zuwa tasamu umaima tsaye awurin ita kaɗai (amma a idon ita halima sabida ba ita kaɗai bace itada wasu ƴan uwantane sedai ita Halima bata ganinsu) tsaye tayi tana kallonta kafin tace "maahh domin ita Halima Batasan ummaima ba Hakan yasa bagabe ba maaah bace umaimar ce kawai tasanda halimar....jiyowa tayi tana murmushi tace "Halima kece atafe?? Tayi mata magana kamar maaah sam bata nuna mata ba maah bace domin karta tsorata...murmushi Itama halimar tayi tana gaidata bayan ta amsa ne take gaya mata daga asibiti take gun ammin Isseta kuma ga dukkan alamu Ammi tanakewar Isseta sosai kar wani abin yasameta...murmushi umaima tayi bayan tagama jin bayanan Halima kana tace "karki damu Halima kibari idan Zaki koma tafiya kigayamin zan ɗauko Miki Maryama kuje tare...aiko Halima tadaka tsalle jin wannan kalami na umaima baƙaramin farin ciki yasakataba, Anan tayiwa umaima godiya tatafi gida.. Gidansu Isseta Zaune suke a ɗakinsu bayan sungama sallar isha'i sunata fira wasu kuma suna cin abinci....zubaida nazaune tana kallo awayarta itada jidda, su anty hawwa da anty bilki kuwa suna kwance akan gado domin itadai juwaira batanan tayi tafiya tun kwanaki mama salmu tace tatafi Kano gun danginta..Hakan yasa ɗakin yarage su kaɗai..wata yarinya ce aka nuna acikin film ɗin dasuke kallah awayar zubaida, cikin sauri jidda tace "laaa yaya zubaida Kinga wannan kamar yaya Isseta wlh sunyi kama sosai kamar tagwaye."Hakane jidda nima naga Kamarsu sedai wannan ba Indiya ce Isseta kuwa ai bafulatana ce bawani tagwaye kamace kawai suke da kinsan ko ina anayin kama. "Hakane yaya zubaida wlh nayi kewar yaya Isseta sosai kotana ina yanzu? Oho Allah kaɗai yasani. "Nima nayi kewarta jidda sedai ƙaddara tariga fata addu'a kawai zamuyi mata, cewar zubaida...Wani dogon tsaki anty hawwa taja kafin tayi magana iyya hassi tafaɗo ɗakin kamar anjefota...da kallo duk suka bita ganin yadda tafaɗo ɗakin dudda cewar ba baƙon abu bane agaresu shigowarta Hakan...Itama kallo ta ƙare musu kana tace "duk kutaso abbanku nakiranku hawwa'u kakarmu tayanke saƙa abin arziki yasamemu hargida, taƙarasa zancen tana kamo hannun anty hawwa....dukkansu da kallon mamaki suka bita amma ba wanda yace komai ahakan suka fito tsakar gidan suka samu Abba domin tuni yadawo daga tafiyar dayayi shine yake sanarwa da matan gidan abinda yafaru tindaga Auren Isseta haryanzu da aka Ɗaura da anty hawwa, shiyasa iyya hassi taje Kiran ƴar tata domin taji wannan daddaɗan labarin. Zama sukayi dukkansu atsakar gidan inda Abba yaƙara maimata musu abinda yafaru kana yaƙara da faɗin iyya hassi seta shirya yarta domin nanda sati biyu za'akaita ɗakinta, daga Hakan yatashi yayi shigewarshi ɗakinshi....habawa zo kuyi kallon murna gun iyya hassi da mamansu yah balah kamar su taka rawa dan murna se yaɓawa mama salmu da mama bintu magana sukeyi cikin habaici....itadai mama bintu batace musu komaiba tashige warta ɗakinta domin abinda ya dameta kaɗai ma ya ishe ta....itako mama salmu ganin abin nasu naneman zama cin zarafi yasa ta hayyaƙomusu aiko atake kowacce tashige ɗakinta domin bazasu iyada masifar mama salmu ba.....a ɓangaren yaran kuwa ba wanda ya damu Inba zubaida ba da jidda domin sunji ciwonda za'a saki Isseta sunso ace itace zatayi auren domin tahuta da abubuwan da take fuskanta agidannan dudda ayanzu bata ciki amma ƙaddara tariga fata...afannin amarya anty hawwa kuwa sam abin bemata daɗi ba domin taji zafin yadda za'arabata da jin daɗinta wato anty bilki da baƙuwar da suka samu ayanzu wadda basusan ko wacece ba haryanzu...ahakan suka shige ɗakinsu zuciya duk babu daɗi har kowa yashige bacci su idonsu biyu, seda dare ya tsalane anty bilki tararamo anty hawwa inda tasaka breast ɗinta abaki tana Sha tana murza mata ɗayan...itako anty hawwa tatura hannunta aƙasan anty bilki tana fingerrin ɗinta, se famar nishi sukeyi suna ƙwaƙwular junansu suna faɗar bazasu iya rabuwaba ahakan wannan matar tashigo tasamesu inda itama tayi tunɓur tashige cikinsu suna gigita juna da iskancinsu(wa'iyazubillah Allah ka karemu da zuri'ar mu da dukkanin musulmi baki daya). Lagos Ummi ce da ƙawarta juwaira kezaune a perlor suna kallo yayinda Ummi keyiwa siyana kitson kalaba akanta suna fira jefi jefi...Munir ne yashigo gidan shida sajad suka zauna a perlor Ummi tace yah munir yah sajad inawuninku. "Lpy qalau Ummin mama y gidan? Cewar yah munir yah sajad kuwa cewa yayi "iKon Allah kuma yau kitso akeyiwa Autar mama?? "Murmushi kawai ummi tayi cikin sanyin halinta tace lpy qalau yah munir. Itama batareda tabawa sajad amsar tambayar shiba.... juwaira ce tagaidasu suka amsa cikin sakin fuska kana tacewa sajad "wlh kitso ne sukeyi yah sajad kuma tin ɗazu yaƙi ƙarewa tafaɗa cikin barkwanci domin tanason yiwa sajab magana sabida yana da kama da najeeb dudda ba Sosai ba amma sunada kama.... "murmushi Shima yayi kana yace "Humm ai dan suɓata mana perlor ne sukazo yinshi anan. "To ina wuranka karka takurasu wlh kajimun sa ido, cewar Munir...dariya sosai sajad yayi domin bashida matsala ko kaɗan kana yace "iKon Allah yah munir daga magana se saka Ido to nayi shiru, yakarasa zancen yana kama bakinshi da hannu dukkansu dariya sukayi.. juwaira tasake cewa "yah sajad wai ina yah najeeb ne tinda Nazo gidannan ban ganshiba?? Ta tambaya cikin son sanin inda zataga najeeb ɗin...kafin sajad yabata amsa suka tsinkayo muryar mansura tana faɗar "ina ruwanki da inda yah najeeb yake dazaki saka mutane agaba da tambaya? Ajiyarshi kika bada ko ance Miki shi ɗin sa'arkine dazaki wani tambayeshi sabida kawai kilibibi dashegen gulmar tsiya...dukkansu da kallo suka bita bawanda yace mata komai sabida mamaki domin dai kokana rashin mutunci kana bari har ayi dakai kuma bazakayiwa baƙoba. (Nikuwa nace Banda kishi kuwa domin kowa zaka iya tsagawa rashin albarka indai akan abinda kakeso ne💃) "Tofa ke baiwar Allah kena tambaya ne? Dagajin muna magana seki sako baki ko keɗin matarshice dazakiji Haushi danna tambayeshi?? Cewar juwaira tana Miƙewa tsaye domin tagaji da wulakancin da mansura kemata agidan tana haƙuri Seyanzu tagano dalilin yinshi domin tahango kishin najeeb ƙarara aƙwayar idonta sabida Hakan ko bazata ƙara sharetaba duk tayi mata ramawa zatayi dudda ko take cikin gidansu zaune amma bazata ɗauki iskancin kishiyaba😅(to su juwaira har anyi Auren kenan🤩) "eh nimatarshi ce idan baki saniba yau kisani kuma wlh Allah karna ƙarjinshi Sunan yah najeeb abakinki idan kuma ba hakaba zakiga abinda ze...gum tayida bakinta takasa ƙarasa faɗar abinda takeson faɗa ganin mejo yashige perlor shida capital Jameel fitowarshi daga asibiti kenan yayo gidan kojiran doctor ziyad dayafita beyi yadawo ba ya taho warshi...da kallo captain Jameel yabisu ganin yadda sukayi tsirma tsirma a parlor suna kallonsu...Shikuwa mejo najeeb ko kallon inda suke beyiba ya haura warshi masa abinshi. *MANYAN MATA* *MASU AJI* *Matan da basujin daɗin kwanciyar aure daku ake wannan zancen* *Magana akeyi ta jin daɗi da kwanciyar hankalin megida yar uwa to miyafaruneeee* 🍌munada ingantattun magungunan dake karawa hajiya girma da karfi agunn mace yadda Zaki jita har maƙoshinki hajiya🤩 Munada ɗan kuwwa saka me gida ihun dolee wlh komai zamanshi kurman namuji seyabude baki aranar sabida daɗi 🙈🥳🥳 🫀munada riƙe zuyara me gida dolee💃💃💃 wanda zesaka sambatun aduk inda yake picture ɗin abin yake gani domin ya gigita duniyarshi🤩🤩 🔥munada gobarar gado🔥🔥metaken ƙoke ƙuss domin kinceye komai🔥🔥🔥🔥 🌹🌹munada soyayya dole🌹🌹🌹hatsabibin turare mekarya zuciyar ɗamuji🌚 👼yawwa Hajiyata karnayi tuya namantada albasa gafa sheɗaniyar gumba meda tsohuwa yarinyaa🧚‍♂️🧚‍♂️ 🧛‍♀️matsi sahihi kuma ne inganci budurci part 2 💪 ingantaccen maganin matsi da duk faɗin Africa akeji dashi sabon fitowa me ingi usuzuuu💃💃💃 🥳🥳🥳gumbar ni'ima ta madara kwakwa dabino da sauran kayan gadi karki bari abaki lbr domin wannan tafiyar tadabance🥳🥳 Munada maganin hips and breast tula tula harsekin Ture acikin kwana 7 👙👙👙👙 Kana munada sahihin haɗin ƙiba komai zamanki kare sekin koma ƙatuwar mace abar kwatance ƙiba me kyau me tsari👯‍♀️👯‍♀️👯‍♀️👯‍♀️ Sekuma maganin rage tumbi da ƙiba ga wanda basa buƙata Zaki koma yadda kukeso da izinin Allah 😁😁 gaduk me buƙatar magungunan mu ze iya tuntuɓar my ta wannan nomber 👉 0703092176 or 09112799371 sekunzo 💃💃💃 sayen nagari meda kuɗi gida.😊 Bayanshi Captain Jameel yabi yana tunanin misuke yiwa wannan tsayuwar Hakan,,har bedroom ɗinshi ya'ajiye mishi maganinshi da laptop ɗinshi daya bari amota kana yafice daga gida...Shikuwa tinda yashigo bathroom yashiga yayi wanka yafito ganin kayanshi akan bed yagane capital Jameel yatafi kenan Hakan yasa yashafa mai kawai sama'sama tare da fesa tirare kana yayi kwanciyarshi yana jin yadda marar keɗan yimishi Murɗa ahankali sabida haryanzu besaku dikaba....acan perlor kuwa captain Jameel nafita Munir yacewa mansura "wai ke wacce irin daƙiƙiya cene ina ruwanki dazancenta data tambayi yah najeeb keta tambaye ne?? Jarababbiyar yarinya kawai se shegen tsiwar tsiya gabaƙin tsoro Wlh Mansura kishiga taitayinki idan Baso kikeyi yah najeeb yanakasaki abanza ba to.. "ai sekazo kai kanakasatan tinda kagaji daganinta,,cewar Hajiya umma dake fitowa daga bedroom ɗinta yanzu taji wannan furucin na Munir...dukkansu kallonta sukayi kamin Munir yace "Hajiya kinsan mitayi kuwa?? Bansaniba kuma banaso nasani kawai kowa yakama gabanshi kowa yaje zuwa abinda yadameshi,,,tafaɗa fuska ahaɗe....amma Hajiya Aida..ya'isa sajad banason jin komai kowa yawuce nace, takatse sajad dayaso gaya mata abinda yafaru...Hakan yasa kowanne yanufi bathroom ɗinshi yayinda Ummi da juwaira suka nufi part ɗin mama zuciyar Ummi acunkushe dudda cewar batason juwaira nanuna zaƙewa ga yayan nasu amma sam bataji daɗin abinda Mansura tayimataba kasan cewarta baƙuwarta....itako juwaira zuciyarta fall murna ganin yadda tsoron nejeeb ya bayyana ƙarara a idon mansura Hakan yaƙara mata ƙarfin guywar cewa mansura bazata iya ja da ita agun yah najeeb ɗin ba. Hajiya Umma kuwa suna barin perlor tanufi part ɗin mejo jikinta har rawa yakeyi domin Taga yaron nata tun ɗazu take ɗauki dawowarshi amma Seyanzu yadawo..aperlo suka haɗu shize fito itakuwa zata shiga,,,cikin sauri taƙarasa gunshi tana faɗar "my son Seyanzu kadawo? Lpy dai naganka Hakan?? Tatambayeshi cikin damuwa domin kallo ɗaya tayi mishi tagano bayada lpy ne ko kuma akwai abinda ke damunshi...ɗan yamutsa fuskarshi yayi ahankali yace "I'm okay umma ba'abunda kedamuna yafaɗa kamar bayaso. "To shikenan son zumuje Kaci abinci naga duk kagaji dayawa kuma daganinka yunwa kakeji inaga yau komai baka saka scinnan nakaba, tafaɗa tana kamo hannunshi.. "no umma wayata namanta itazanje na ɗauko please barana dawo. Yayi maganar yana ƙoƙarin barin perlor domin Seyanzu yatunada yabar wayarshi gidan Isseta kuma yanason maganada general aliyu akan saƙon da general faruk yaturo mishi ɗazu shiyasa yafito yanzu domin ya ɗauko....kafeshi tayida ido nawani ɗan lokaci kafin tace shikenan son idan ka dawo kazo Kaci abinci karka kwanta da yunwa kaji ko, taƙarasa zancen tana manna mishi kiss a lips dinshi....juyawa kawai yayi yafita yana goge bakinshi da Hankey ɗin dake hannunshi yana yamutsa fuskarshi besan miyasaba shidai yatsani kiss ara yuwarshi...yana fita yashiga mota kawai yaja shikadai domin dare yaɗan farayi bayason tada captain Jameel domin ya san yagaji sosai, harba motar yayi akan kwalta yau karo na farko danaga yayi driving dakanshi, bezarce ko inaba se wannan gidan nashi cikin minti 4 yaƙarasa tinda duk cikin unguwa ɗaya ne sedai akwai ƴar tazara tsakani....yana isa su captain Umar suka taso bayan sun buɗe mishi get ɗin suka shiga kwasar gaisuwa..dudda cewar bayajin daɗin jikinshi amma Hakan yadaure suka gaisa cikin sakin fuska kana yanufi cikin gidan, bakowa a perlor harma ankashe wutar Perlor betsata komaiba yanufi bathroom ɗinshi yaɗauko wayoyinshi yafito harze fita yarinƙa jiyo kamar ana kuka kaɗan kaɗan a bedroom ɗinta, kashe kunne yayi domin yaƙara tabbatar da abinda yakeji gaskiya ne...aiko dai kukan akeyi, Hakan yasa yanufi bedroom ɗin nata cikin mamaki yabuɗe ɗakin yashiga......kwace yahangota akan bed ɗin takanan naɗe wuri ɗaya sekarkarwa takeyi. Cikin sauri yaƙarasa cikin ɗakin yana faɗar"kee miyafaru ne kike kuka cikin dare bakida lafiya ne? Yatambayeta cikin cool voice ɗinshi yake maganar meratsa zuciya...Isseta najinshi amma takasa magana sabida azabar ciwon datakeji dama Hakan takeyi duk ƙarshen wata setasha baƙar yuwa kafin tasamu lafiya....ganin tayi mishi shiru kuma yanada tabbacin tajishi hakan yasakashi fincike blanket ɗin data rufa dashi yana faɗar bawai magana nakeba kinaji kinyimun shi...ɗib yayi kamar ruwa yacishi sabida wasu yawu da suka sarƙe mishi a maƙoshi, Saka makon abinda idonshi yayi tozali dashi wanda yayi sanadiyar ɗaukewar numfashin shi na wuccin gadi atake yashiga ribibi inda duk ilahirin jikinshi yaɗauki karkarwa kamar wanda aka tsoma acikin ruwan sanyi, wani juyawa kanshi yafarayi inda jinin jikinshi yashiga tsinkewa Hakan yasa duk wata gaɓa tagashi ajikinshi tashiga buɗewa tana karɓar sakonda idonshi ke aika musu.....! Kubar ganin munyi nisa acikin mejo najeeb yanzu fa za'afara wasan 💃💃💃 meɗaukeda sabon caskalee🤩 but idan naga comment ɗinku zakuga update anjima kaɗan kuwa💃💃💃 amma idan banganiba 🤨🤷‍♀️ Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 2 Page 39 & 40 "Cikin ƙanƙanin lokaci kaman ninshi suka sauya,,,besan ya akayiba kawai yaganshi akan bed ɗin kusada ita...wannan abin da yagigita mejo kuwa bakomai bane face Isseta dake kwance sanyeda wata arniyar rigar bacci wadda da ita da babu duk ɗaya Gabaki ɗaya komai na jikinta abayyane yake gaya babu bra ajikinta Hakan yabawa manyan Nashanunta damar bayyana afili har nipples dinta sabida rigar kamar rariya Hakan take kuma ko santala santalan cinyoyinta bata gama rufewaba, daga mazaunanta kuwa suma awaje suke sabida pant ɗin rigar irin wanda ke rufe gabane kawai baya kuma yashige tsakanin ɗuwawunta Hakan yasa komai nata awaje babu wani shamaki balle hijabi tsakaninsu. Sosai Mejo Najeeb yakafeta da blue eyes ɗinshi dasuka gama komawa red sharr yana Basu abincinsu domin yanzu yatabbata ba ciko bane takeyi duka halittar jikinta ne...magana yakeson yimata amma yakasa furta koda kalma ɗaya karkarwa kawai lips ɗinshi keyi kamar meciwon sanyi. Daƙyar ya iya ɗaukar hannunshi dake karkarwa yaɗora akan ruwan cikinta dake kale kamar babu ƴan ciki acikinshi, domin nanne yaga tadafe sosai da hannunta, aiko hannunshi yaƙara ɗaukar rawa sabida wani mugun zafi dayaji awurin kamar ana rura wuta,,sosai yakejin shigar zafin atafin hannunshi kuma abin yatsoratashi ba kaɗan ba amma fa babu bakin magana domin lips ɗin ma sunƙi buɗuwa ɓalle yin wata maganar......itako baiwar Allah ajiyar zuciya taja daƙarfi sosai jin hannun mutun asaman cikinta dudda cewar tana cikin mayuwacin hali amma Hakan behanata gane kowaye ba domin turarenshi yasheda mata zuwanshi gaya kuma taji muryarshi, Hakan yasa taƙara gamewa da hannun nashi tamatse a cikinta sosai tana ƙara sakin marayan kuka, wanda besan lokacinda yahaye Saman gadonba yana janyota jikinshi sosai yamatseta aiko suka shiga sauke numfarfashi daƙarfin gaske kamar abinda ake fisgowa ajikinsu saka makon wani mugun shuck daya ziyarsu lokacinda jikinsu ya haɗu wuri ɗaya. Isseta kuwa lafewa taƙarayi jinta ajikin mutum, Hakan yayi sanadiyar haduwar ƙirjinsu wuri ɗaya inda nipples dinta ke gogar ƙirjinshi sabida kusancinsu. "Ya salam shine abinda ya fito daga bakin mejo najeeb daƙyar sabida ƙafewar da Yawun bakinshi sukayi kafin yasamu zarafin buɗe bakin cikin cool voice ɗinshi daya ƙara maƙilewa yace "what's ront with you? Yatambayeta Yana ƙara ƙanƙameta ajikinshi,,wani irin abu yakeji yana taso masa tindaga yatsar ƙafarsa har ƙwaƙwalwarsa. Cikin sauri yamiƙe zaune tareda cire rigar jikinshi domin atininshi cikin rigarne wannan abun ketasowa meneman birkita mishi ƙwaƙwalwa...komawa yayi dasauri yakwanta bayan yawullarda rigar tare da mayarda ita jikinshi inda atake wani mugun shuck yaƙara shigarsu sabida kusancin fatarsu yafi ƙarfi ayanzu...mutsu mutsu Isseta tafara ajikinshi sabida mararta data ƙara Murɗa mata,,Hakan datayi kuwa Seya kasance kamar tana gogawa mejo tsinin nipples ɗinta ne anashi nipples ɗin...aiko Hakan yahaifar mishida sabon yanayinda beyi tinanin akwaiba. "Ohh sheat baby ahh. Wannan kalimar itace tafito daga bakin gogan namu babu shiri tare da miƙa hannu yaƙara matseta ajikinshi yana sauke numfarfashi daƙarfin gaske kana yasaka ɗaya hannun yana shafa lallausar Fatar bayanta tacikin rigar har zuwa Mazaunanta,,,aiko anan yaƙara ruɗewa jin saukar hannunshi akan wannan ɗima ɗiman duwawu nata masu masifar laushi kamar bread🤩 sosai yashiga matsasu yana shan yaji kamar tsohuwa taci barkono, wani irin shiɗewa yakeyi yana ƙara turata jikinshi kamar wani ze ƙwace mishi ita, cikin fitar hayyaci yake faɗar "ohh my godnes's, ohh yess baby please give me special hugg pls help mee ahhh,,, yafaɗa agigice jin yadda mejo ɗinshi taƙara cikowa tana neman ɓalle wandonshi tayo waje domin tuni maɓallan wandon suka facce😱 Ita kuwa Isseta ajiyar zuciya kawai take saukewa jinta awani baƙon yanayi na musamman wanda bata taɓa tsintar kanta acikinshi ba, kuma sosai yanayin yayi mata daɗi musamman yadda yake yamutsa mazaunanta yana shafa mararta inda yaga ta danne da hannayenta sekawai tanemi ciyon marar tarasa Hakan yasa talafe lufff bata hanashiba dudda dukan tara tara da ƙirjinta keyi amma salamar data samu ganeda ciwonta yasa Doli tabarshi.....Shikuwa gogan sosai yashiga wani yanayi wanda yasakashi manta kowayeshi balle yatuna dawa yake tare, cikin mayen buƙatuwa yaƙarasa zame dogon wandon dake jikinshi sabida zafinda Hajiyar tafara yimishi jinta atakure wandon yahanata tamiƙe yadda takeso, aiko yana saɓuleshi tayi wani irin harbawa acikin boxes ɗinshi tana Harbin iska kasancewar boxes ɗin bame kamashi bane yasa tasamu Wali yadda takeso "hummm angaisheki Hajiya babba🙏🙈 Dasauri Yakoma kan Isseta Itama yafincike ƴar yaloluwar rigar baccinta atakeko abinda yake hari sukayi mishi maraba afili fallau suna tsokale mishi ido babu makari balle shamaki, blue eyes ɗinshi dasuka koma jajirr ya ƙanƙance yana kallon jajayen nipples ɗinta kamun yakai hannunshi dake karkarwa akansu cikin shauƙi dabegensu, Hakan yayi sanadiyar zaburar Isseta domin se ayanzu tafahimci yacire mata riga sedai tarigada tamakaro domin tuni ƴallaɓai mejo yayi musu ɗaurin huhun gori yana baje duk wata basirarshi akansu, sosai yake shafarsu inda santsin fatarsu keƙara Gigita lissafinshi, cikin wata irin buƙatuwa ya lalube bakin Isseta yahaɗe danashi yashiga Bata wani ɗan iskan sahihin kiss me mugun tsayawa arai wanda shikanshi besan ya iyaba wata irin tsotsa yakeyiwa tongue ɗinta tareda lips dinta tafitar hankali, yana tsotsar bakinta yana murza nipples ɗinta da duka hannayenshi biyu yana gurnini kamar namujin Zaki yafito farauta adawa.(iKon Allah yau wanda yatsani kiss shine durmuye acikin bakin Hajiya Maryama 🤔🤩) Yajima sosai yana kissing ɗinta kafin yafidda bakinshi daga nata yashiga kissing ɗin duk inda yaci karo dashi ajikinta haryazo kan breast dinta wanda yasauke bakinshi akan jajayen nipples ɗinta bada zatoba balle tsammani kawai yaji yakafa bakinshi awurin wanda yayi sanadiyar sakin ihun Isseta cikin wata ƴar iskar shash'sheka meratsa zuciyar abokin tarayya domin dama Isseta sexy voice ne da ita balle yanzu datayi wannan cikin mayen jin daɗin abinda yake mata...Hakan kuwa baƙaramin durmuyarda mejo yayiba cikin fitar hayyaci yake faɗar "ohh my god this moment it's so sweet ahh ya salam oshh baby please give me your sweet breast and sweet body ohhh oo, agigice Gabaki ɗaya Yana goga Hajiyarshi a cinyoyinta da mazaunanta yana shiɗewa jin yadda take ƙara cikowa tana haniniya sam yarasa nutsuwarshi bemasan abinda yakeyiba balle wanda yake faɗa Gabaki ɗaya yafita hayyacinshi...Isseta kuwa tuni tayi shiru kamar ruwa yacita tun lokacinda tafahimci dukkansu bakomai ajikinsu dagasu se Fatar jikinsu suke Hakan baƙaramin ɗaga mata hankali yayiba.....shikam mejo yarigada yayi nisa bayama jin kira inbanda yamutsu Isseta yana gurnini babu abinda yakeyi, sosai Yajima ajikinta yana rage wa kanshi zafi wanda harseda Isseta tafara kuka sabida zafinda breast ɗinta da boom boom ɗinta kemata akan murza da matsar da suke sha agun ƴallaɓai najeeb..seda yashare kusan awa biyu yana abu ɗaya secan taji yana wani irin karkarwa kamar zesuma yana gurnini tare da ihu sama sama yana ƙara matseta ajikinshi kamar ze ɓallata kamin taji yana faɗar "wayyoo Allahaa wayyoo daɗi ahhh so so sweet wlh ahshhh baby ahhh please help me my little sis ohhh ya salam ahhh baby thank you so much ohhh my god ahhhh babyyy,, yafaɗa da ƙarfin gaske yana fidda numfashi mezafi tare da fidda abinda kedamunshi amara....Isseta kam sosai ta tsorata da wannan yanayin nashi domin setaga kamar ma bashi bane domin wannan ihun nashi yabata mamaki ba kaɗan ba....shikam bayan yasamu nutsuwa Yajima maƙale da ita ajikinshi yana mayarda numfashi kamin yakwanta Dede rungume da ita yana tuna abinda yafaru yanzu tsakaninsu, ai wata irin kunya tarufeshi tare da mamakin kanshi yana tunanin wai shine yayi wannan aikin? Sosai kunyar abin yatsaya aranshi wanda Hakan yahanashi tashi daga kwancen dayake sabida kunya...itako Isseta baiwar Allah kala tana jiran yatashi domin ta suturta jikinta harta ɗebe ran zetashin bacci yayi awun gabada ita domin tuni ciwon mara yakama gabanshi. Shikam seda yaji saukar numfashinta ajikinshi ne yamiƙe domin yafahimci tayi bacci yana tashi yasaka boxes ɗinshi tareda ja mata blanket yarufe mata jikinta kana yafice daga ɗakin ahankali karya tasheta yaji kunya yanufi bathroom ɗinshi.....! Tofa wata sabuwa akace inji ƴan caca🤔🤔mejo wannan aika aikarfa? Miye haɗin ka da romantic ɗin matar wani??😯 Tukunnah ma wanene mijin Isseta da anty hawwa??🤥 Shin mijin Isseta kuwa ze iya barwa? Mejo Najeeb ita?? Kokuwa haƙura mejo zeyi yabashi matarshi?? Miye hukuncin Mejo Najeeb da Isseta akan wannan aiki dudda cewar basusan Isseta naɗa aureba??? Kodai su megari ne Zasu karɓi hukunci suda suka ɗaura aure da amarya bata daniba???🤷‍♀️ Tukunnah ma ina general faruk General aliyu and others 🙄🙄 hummm kubiyoni domin Jin amsoshin wannan mantambayoyin naku domin masan sune fall aranki yanzu 🤩🤩💃💃 semun haɗu a 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 3 Page 41 & 42 "Yana shiga yawuce bathroom yasakarwa kanshi ruwa tareda lumshe blue eyes ɗinshi yana sauke numfashi ahankali yanajin daɗin yadda ruwan kezuba ajikinshi,,atake yashiga tunanin yanayinda yakasance aciki lokacinda yana tareda Isseta, wani irin lallausan murmushi yasaki wanda yaƙara bayyanarda kyawun fuskarshi Hakan yabawa dimple ɗinshi damar lotsawa. Ido nazaro ina kallon inda zallar kyau da kwarjini yake tafiya da ƙafafunshi🤩, araina nace dama mejo najeeb na murmushi? Tab dijam Ashe dayasan yadda yake ƙara mishi kyau wlh dabezauna ɗaure da fuska ba😥 kai agaskiya soja beyiba😏 Shikuwa sosai yakejin farin ciki aranshi wanda besan daliliba kawaidai yasan yaji daɗi sosai ajikin wannan aljanar yarinyar wadda besan miyasa take saurin gigita mishi lissafiba muddin zeganta to zeji ajikinshi tabbas shiɗin namujine domin se mazan takarshi tamotsa, amma ya,ajiye Hakan amatsin kasan cewarta aljan kuma mutum..tunowa yayi da lokacinda yake kissing ɗinta yana tsotse ko ina abakinta ɗan yamutsa fuskarshi yayi tare da miƙa hannu yaɗauki towel ze goge bakinshi, komi yatuna sekuma yayi murmushi kawai yana mayarda towel ɗin ya girgiza kanshi, kana yashiga yin wan kanshi, seda yagama tass kana yafito ɗaure da towel aƙugunshi wurin mirror yanufa, datinaninta fall ranshi. mai kawai yashafa tare da fesa turare yaɗauki kayan baccin shi yasanya, kan gadon yahaura yayi kwanciyarshi aiko cikin sauƙi bacci yayi awun gabadashi cikeda mafalkin Maryama..🤩 Tofa wata sabuwa akace inji ƴan caca🤔 Wannan matarce Wadda ta tsorata alokacinda maah tabawa Isseta maganin da tashafawa mejo a ƙirji...to yanzuma itace a tsaye tsakiyar ɗakinta tana kallon duk abinda ke faruwa tsakanin Mejo Najeeb da Isseta acikin madubin tsafinta wani irin ihun tasaki tare dayin jifada kwaryar hannunta tana faɗar "inaahhh ƙaryane wlh sam baki Isaba laweesatt ƙarya kikeyi wlh bariganin kin haɗa mejo da wannan yarinyar nicenan zan kasance ajalinku dagake har itaa domin kuwa najeeb nejeeb nejeeb nawane ni kaɗai, tafaɗa kusan sau ukku kana tazube awurin tana rusar kuka....dariya taji abayanta wanda yayi sana diyar ɗagowarta tana duban me dariyar, wani mushirikin tsoho ne kemaƙale ajikin Bangon ɗakinta yana dubanta Shima kamar yadda take kallonshi....cikin sauri tataso gareshi tana faɗar "kaganiko tsijuju kaga abinda suke shirin aikatamin ko? Laweesat naneman ruguza min komai tana neman lalatamin shirin danayi shekara da shekaru ina gina abuna?? Wlh awannan karon bazan bartaba tsijuju doline na nuna mata akwai banbanci ko tsakanin mutum da aljan akwai bil'adaman dayafi aljani hatsa bibanci, sabida Hakan zan nuna mata kalar nawa hatsabibancin afili wanda yafi nata, taƙara zancen tana huci wani irin abu na fitowa daga cikin kanta yanabin jikinta. Tunda fara magana wannan tsohon data kirada tsijuju yakafeta da jajayen idanuwanshi masu mugun ban tsoro kafin yace "aiko dakin tabka naki kuskuren idan kikace zakiyi jayayya da gimbiya laweesat domin kuwa ita ɗin mutuniyar kirkice amma wlh kisani hadiman ta sunfiki iskanci sunfiki zama kafiran asuli a zalunci da rashin imani, iname shawar tarki akan kibari mubi komai asannu sedai babban abinda Zaki kula dashi Anan shine kisaka mishi ido sosai shida wannan yarinyar dayake tare da ita domin kuwa renon laweesat ce itada muƙarrabanta kiyi ƙoƙarin hanashi keɓewa da ita domin tunda yanzu ita bayajin tsanarta har wannan abin yafara shiga tsakaninsu to yadace muyi gaggawar kammala aikinmu. Dan nisawa yayi kana yace "kisani doline yakasance kece macen dazefara sani arayuwarshi muddin yasan wata macen kafin ke tofa daga ranar kifara ƙirga kwanakin tonuwar asirinki domin duk abinda kikasan anyi tun abaya to zewarware ne kuma zekoma kanki sabida Hakan karki kuskura kibari yakusanci koda wata dabance balle wannan yarinyar domin inada tabbacin laweesat da biyu tabawa najeeb ita, sabida Hakan kikulaa kikulaaa kikulaaaaa kafin lokaci ya ƙure mikiiiii,,,yana gama faɗar Hakan yaɓace batt kamar be wanzu awurinba......wani irin numfashi taja kafin tace "tabbas kuwa zanyiwa tukkar hanci Sam bazan bari laweesat tasamu damar rusamun shirin dana ɗauki tsawon shekaru inayinshiba sam bazan bata wannan damar ba wlh doline najeebullah ya kwanta dani kafin kowacce mace aduniya domin samun damar ƙarasa aikina kodan cikar burinaa,,tana gama faɗar Hakan tasheƙe da wata mahaukaciyar dariya kana tashiga haɗa kayan tsafinta seda tagama tukunnah tafice daga ɗakin tana saƙa da mugun zare.. Isseta baiwar Allah Kiran sallar farko na asuba tafarka inda ciwon marar ne yatasheta domin har baƙon yakawo ziyara, daƙyar tasamu tamiƙe sabida yadda jikinta yayi mata tsami domin kuwa mejo beyi mata da kyau ba duk ilahirin jikinta ciwo yake mata Musamman Nashanunta da hips ɗinta sekuma lips domin sune abinda yabaje hajarshi akansu...Hakan tasamu ta isa bathroom ɗin wanka tayi daruwan zafi sosai kana tawanke kayanta da suka lalace tareda bedsheet ɗin gadon, seda tagama bayan ta gyara banɗakin tafito ɗaure da towel a ƙirjinta tanufi mirror,,,,,ranta kuwa fall mamakin mejo da al'ajabin abinda yayi mata, seda tagama shafe shafenta ne taɗauki wata doguwar riga tasaka bayan tasaka pant domin dai itakam bra bazata sawuba sabida sunji maza twins ɗin nata...bayan tagama saka kayane takwanta ta duƙunƙune wuri ɗaya tunda ba sallar zatayiba kuma gaya marar namata ciwo haryanzu, anan baccin wahala ya ɗauketa zuciyarta fall mamakin mejo. Mejo Najeeb Seda haske yafara fitowane tukunna ya falka, cikin mamaki yakebin inda yakwana da kallo kafin abinda yafaru jiya yaƙara dawo mishi arai, dan murmushi yayi yana shafa lallausar sumar kanshi kafin yaɗago idonshi suka sauka akan window ɗakin, ai a 360 yamiƙe tareda nufar bathroom yana istigifari agun uban giji akan wannan makara dayayi sam baze iya tuna ranarda yamakara sallar asuba ba arayuwarshi amma yau kam gashi yamakaro, kuma yasan duk sharrin wannan aljanar yarinyar ne...alwala yayi agagguce yafito kaitsaye yanufi sallaya yashimfiɗa kana yatada sallar. Se bayan ya idar yayi askar dinshi kana Takoma yayi wanka, yana fitowa yashafa mai kawai tareda fesa turarukanshi masu masifar ƙamshi, sa'annan yaɗauki kayanshi yasaka red color ɗin riga me gajeren hannu kana yasaka farin wando yaɗauki takalma red yasaka, "wow Masha allah agaskiya mejo Najeeb kyakkyawa ne nagaban kwatance domin kowacce irin sutura yasaka kyau take masa, cer key ɗinshi kawai yaɗauka yafita yana amsa wayar general aliyu inda yake gayamishi yazo gida Hajiya mama tace ba'agidan yakwanaba. Suna cikinyin wayar yafito harabar gidan inda su captain Umar suka taso suna gaidashi..hannu kawai yaɗaga musu kana yashiga motar yayi mata key yafice daga gidan...sukam da kallo suka bishi suna mamakin kwanan dayayi anan domin sudai tun ranarda yace sufara tsaron gidan koganin shi basuyi yazoba balle yakwana. Se ayau ɗinnan, haka dai suka share tunanin suka shiga sha'anin gabansu tareda zaman jiran matar gidan takawo musu abin kari🤩 Yana fita kaitsaye hospital ɗin Doctor ziyad yawuce...doctor ziyad nazaune yana duba wata marar lpy mejo yashigo office ɗin...dukkansu ɗagowa sukayi suna kallonshi,,,shiko ko kallonsu beyiba yawuce bathroom ɗin dake cikin office ɗin yayi zamanshi yana jiran doctor ziyad ɗin yashigo...seda yagama sallamar wannan matar kana yashiga yasameshi. "morning friend ya ƙarfin jikin naka? Doctor ziyad yafaɗa yana bashi hannu suka gaisa, kana yace "im better now, yafaɗa kamar bayaso. "Au really?🤨 Cewar doctor ziyad cikin mamaki..hararar shi mejo yayi kafin yace "of course, tukunna yaƙara da fadar"maganin ciwon cikin mata zaka bani, yaƙarasa zancen yana ɗan yamutsa kyakkyawar fuskarshi. "Tofa subahanallah waye ba lpy ummi ko Mansura? Yatambaya cikin damuwa...Shikuwa banza yayi mishi kamar bejishiba, ganin Hakan yasa doctor ziyad faɗar "kaifa ɗan iska ne mejo kanaji mutum nayima magana zaka sharehi waima tukunnah jiya miyasa kagudu batareda kajiraniba?? Ko kana gudun natuhumeka ne akan fitinarka tayi yawa. Yafaɗa yana ƴar dariya...Shikuwa aɗage ya kalleshi kana yamaida idonshi akan wayarshi dayake chat da general faruk..."Humm mejo kenan wlh to bari ingayama tunwuri kanemi matar aure domin wlh wannan Condions ɗin naka idan Kaci gabada zama ahakan za'a iya samun matsala sabida bakowanne magani ko injection ketasiri ajikinkaba kuma wannan matsalar zata iya taɓa ƙwayoyin halittarka please kakula Dan Allah, yaƙarasa zancen in seriously...ganin yadda yake maganar dagaske ne yasa mejo bashi hankalinshi har ya kai ƙarshe domin aduniya Allah yajarabeshi dason yara Hakan yasa yajinjinawa doctor ziyad kai kawai batareda yace komaiba amma dai ga dukkan alamu ya yadda dazancenshi. Ledar maganin doctor ziyad yabashi tareda yimai bayanin yadda za'ayi anfani dashi.. "okay thanks shine abunda yafito daga bakinshi tare da Miƙewa yabar office ɗin. Hanyar gida yaɗauka seda yakusa ƙarasawa yatunada Batada lafiya fa, balallene zata iya tashi tanemi abunciba tunowa da Hakan yasa yajuya akalar motar zuwa wani gidan abinci dake kan hanyar, seda yasiya mata abinci merai da lafiya tare da roghut dudda Cewar yasan baza'arasa kayan sanyi agidan ba amma Hakan yaƙara siya mata wasu tukunnah yanufi gidan....koda yashiga general parlor gidan yasa meshi yadda yabarshi ko fitilar perlor ba'akunna ba Hakan ya tabbatar masa dacewar bata sauko bakenan, haurawa yayi Saman benen zuwa bedroom ɗinta yatura ƙofar ahankali yashiga tareda maidata yarufe, wayar hannunshi ya haska yahangota can akwance akan gado Ƙarasawa yayi kusanta yazauna bakin gadon kana yatsura muta ido kawai yana kallonta, tunani yakeyi ta inama ze fara tadata ayadda yaga taduƙunƙune wuri ɗaya kuma ta kwaɓe fuskarta yatabbatar masa dacewa ba daɗin baccin takejiba,,,Yajima ahakan yamun ya yaye blanket ɗin ahankali seda yakusa zameshi daga jikinta ne yaji tariƙe daƙarfi tana wasu surutai wanda ya kasa jin abinda take faɗa amma kuma se motsi bakinta keyi,,,cikin sauri yakara kunnenshi Dede bakinta anan yaji tana faɗar "kabari please zafi sukemun dan Allah yah najeeb kayi haƙuri nipples na zafi wayyoo Allah maah zetsinkamun nono na kigayamai yabari please, taƙarasa zancen tana ƙara matse jikinta tare da turo ɗan ƙaramin bakinta gaba...ido mejo yazaro jin abinda take faɗa kamin kuma wani shi'umin murmushi yasuɓuce mushi yana shafa lallausar sumar kanshi..tinani yakeyi aranshi dama tasan Sunanshi ne takeyi kamar batasanshi ba?? Yayiwa kanshi wannan tambayar....sekuma wata zuciyar tace kobata san sunanka ba aitaji su general aliyu na faɗa kuma agabanta maahh tafaɗi cikakken Sunan naka. Jinjina kanshi yayi alamar ya yadda da abinda zuciyar tashi tagaya mishi,, hannunshi yaɗora akan kyakkyawan gashin kanta daya zubo har godon bayanta besan miyasaba kawai yatsinci kanshi dashafa gashin kan nata yana lumshe kyawawan blue eyes ɗinshi, Yajima ahakan kamin yabuɗe idanun nashi akanta aiko suka yi ido huɗu shida ita,,domin tinda yaɗora hannunshi akanta tafalka sedai kunyarshi da haushin abinda yayi mata jiya yahanata cemishi komai....cikin sauri yajanye hannunshi yareda ɗaure fuskar kamar besan minene dariya ba shi adole karta renashi,, miƙewa yayi kamar wanda aka tsikara yanufi barin ɗakin seda yakai bakin ƙofar kana yabuɗe baki cikin cool voice ɗinshi yace "ga abunci nan kitashi kici sekisha magani yana gama faɗar Hakan yafice daga ɗakin....da kallo Isseta tabishi domin yayi mata kyau acikin wannan shigar tashi, sedai zuciyarta fall mamakin shi yadda yakeyin abu yakoma kamar bashi yayishiba,,seda taji tashin mota alamar yabar gidan kenan sa'annan tamiƙe daƙyar tanufi bathroom wanka tayi sosai tareda brush kana tafito tagyara jikinta domin tuni baƙon nata yakawo ziyara,,,bayan tagama duk uzurintane tasaka kayanta tukunnah taɗauki abuncin taci domin sosai taji daɗin siyo matashi dayayi tunda bazata iya dafawaba..seda taƙoshi kana tasha magani, sauran da bata taɓa ba taɗauka takaiwa su captain Umar kana tadawo tashiga gyaran gidan domin sosai taji daɗin maganin datasha...Shikuwa mejo yana fita gidansu general aliyu yanufa. Nigar Acikin garin maraɗi....! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 3 Page 43 & 44 "Niger acikin garin maraɗi, zaune yake acikin tangamemen perlor shi yasaka computer agaba yana kallo Alhaji Abdussalam idiris kenan..sallama akayi akashigo perlor wata dattijawar matace tashigo wadda bazata wuce shekaru 52 ba aduniya, kyakkyawar mace ce mecikar haiba da Kamala kallo ɗaya zakayi mata kasan Cewar cikakkiyar buzuwa ce....ƙarasowa tayi cikin perlor tazauna kusan megidan nata kamin tabuɗe baki ahankali tace "lafiya dai ƴallaɓai naganka cikin damuwa Hakan? "Humm yasauke aciyar zuciya kana yace bakomai Hannah. "Ah'ah fa bazakace bakomaiba inafa kuladakai kayi kusan wata ɗaya ahakan kullun zakayi zaune kayi shiru kana tinani kodai tinanin lattey ne kakeyi? ɗan murmushi yayi kafin yace "Aa Hannah sam bashi bane yadameni dudda Cewar akwai shi shimadin arai amma dai yanzu bashine damuwar ba. "To minene matsalar kagayamin mana kaji farin cikina idan baka gayamuminba hankalina baze kwanta ba, cewar Hajiya Hannah, Dan kallonshi tayi kana taci gabada faɗar "kai kana cikin damuwa nida nake samun farin cikin daga gare ka nayi yaya, tafaɗa cikin alhini...nisawa yayi kana yace zangaya Miki Hannah karki damu kinjiko.."yawwa abin alfaharina harmada jama'ar Niger baki ɗaya kagayamin kaga koba'abunda zan iya akai ai zan tayaka da addu'a kuma tala kawanka ma bazasuji daɗi ba idan shugaban ƙasar su nacikin damuwa kaji dan lelen Hannah, taƙarasa zancen tana ɗora kanshi akan ciyarta tana shafa lallausar sumar kanshi...aiko yashiga sauke ajiyar zuciya kamar wani yaro ƙarami kafin yabuɗe baki ahankali yace "wlh wani yarone yazo office ɗina kwanakin baya yaron sujan Nigeria ne kuma ko acikin sojojin su manyane da shida abunkin aikinshi domin su biyu sukazo, sedai dudda kasan Cewar yaron baya magana sosai amma muryarshi tatsayamun arai kuma nakasa barin ganin makanninshi a idona sedai Kuma nakasa tuna a'ina nasanshi konasan me Kamada shi? wanda yake Nigeria ta inama zanganshi balle nasanshi, amma wlh zance na gaskiya wannan yaron yatsamin arai yaƙarasa zancen kamar zeyi kuka...cikin mamaki Hajiya Hannah tace wannan kuwa wanne yarone Hakan?? "Nima bansaniba Hannah abu ɗaya nasani shine sojan Nigeria ne amma bayaga Hakan bansan komaiba akanshi.. "iKon Allah to ƴallaɓai kasa anemoma shi mana kazauna dashi kasan koshi ɗin waye kaga yafi kazauna kana tinaninshi kullun ko? "Eh hakane Hannah zancenki gaskiya ne kuma in sha Allah Hakan za'ayi domin nayi magana da general faruk akan yazomin dashi inyaje Nigeria domin yacemun zetafi cikin kwanakinnan sabida suƙarasa wannan attack ɗin dasukeyi da sojojin Nigeria akan ƴan ƙasar South Africa.. "ah to general faruk yasanshine?? Ta tambaya cikin mamaki. "Eh yasanshi domin ranarda yadawo nayimai tambayoyi sosai akansu samarinda sukazo ananne nakwatan ta maisu seyake cemun aitare sukayi aikin kuma wai abin mamaki hukumar sojan Nigeria tasaka sunansu amatsayin wanda zasu jagoranci aikin sedai su basu saniba bawanda yasanar musu wlh general faruk kegayamin Hakan Abun yabani mamaki sosai. "Gaskiya kam akwai mamaki wata ƙila tuggu ne aka shirya musu Allah ya kuɓutar dasu.. "Hakane Allah yaƙara maresu damu da dukkanin musulmi baki ɗaya. "Ameen y Allah, amma Alhaji nima Inason zuwa Nigeria fa idan general faruk zeje kagaya mishi zanbisu muje tare, taƙarasa zancen tana kallonshi domin Taga yadda zekarɓi zancen sabida duk tace zataje Nigeria zece mata bayansuba. Amma ga mamakinta setaji yace shikenan badamuwa amma bake kaɗai ba kuje da sapwan da nazeer...to shikenan ƴallaɓai godiya mukeyi. Daga Hakan sukaci gabada firarsu. Lagos Mejo Najeeb na isa gidansu general aliyu yashiga perlor gidan kaitsaye domin kowannensu bayada shamaki daga gidansu ɗaya duk wanda yaje kaitsaye yake shiga...mace ɗaya yasamu a perlor tana zaune tana kallo inda ta ɗago tana amsa sallamar dayakeyi da murmushi kwance akan fuskarta...ƙarasowa yayi cikin perlor yana faɗar good morning habbey.. "morning too najeeb ya gidan?? "lafiya qalau yafaɗa atakyaice yana ƙokarin meƙewa wata budurwar yarinya tafito daga bedroom ɗinta tana faɗar "oyoyo yah najeeb yazo gidanmu oyoyo yah najeeb.. murmushin gefen baki yaɗanyi ahankali yace "mufeedah seyoshe Zaki girma yafaɗa yana ƙokarin shigewa part ɗin general aliyu..cikin sauri tariƙo hannunshi kamar yadda take yimusu shida general aliyu duk wanda zata yiwa magana seta riƙe hannunshi tukunnah zatayita, kala najeeb yana damuwa harya Dena tunda ba abinda yakeji akanta hasalima kallon siyana yakeyi mata dudda Cewar tagirmi siyana sosai domin zata iya zuwa sa'ar Isseta, kuma ba yadda zeyida ita tunda Hakan halayyartace gaya kuma taɗauke shi matsayin big brother ɗinta kamar general aliyu hasalima yadda take mishi rigima batayiwa general aliyu Hakan...jiyowa yayi yana kallonta ahankali batareda yace komaiba. Itako ganin yatsaya ne yasa tace "yah najeeb zaka kaini shopping please wai yah Aliyu baze kainiba kuma duka kayana sun ƙare taƙarasa zancen tana turo baki gaba. "Okay zankaiki Amma seda yamma okay. "Yee yah najeeb thank you so much tafaɗa cikin murna tare da nufar gun habbey.. girgiza kai kawai habbey tayi tana faɗar Allah ya shiryeki mufeedah...Shikuwa mejo yawuce warshi part ɗin general aliyu Anan yasameshi perlor zama Shima yayi yana nuna mushi abubuwan da general faruk yaturo musu, bayan sungama ganine general aliyu kegaya mushi Cewar general faruk ɗin zeshigo Nigeria domin suƙarasa abinda basuyiba sabida tafiyarsu South Africa.. okay kawai yace kana suka shiga tattauna abinda yashafesu..se wuraren azahar yabaro gidansu general aliyu yanufi nasu gidan kaitsaye. Dukkan mutanen gidan suna perlor zaune yashigo gidan ɗauke da sallama abakinshi..atare suka ɗago suna kallonshi Hajiya Umma dakuma mama, kafin yakaigayin magana mama tace "najeeb miyasa jiya baka kwana agidaba bayan kuma kana garinnan? Tayi mishi tambayar idonta akanshi babu alamun wasa atareda ita.. "bakomai mama good afternoon yafaɗa yana kawarda waccan tambayar tata. "Batareda ta amsa mishiba tace "yadace kakulada kanka da lafiyarka najeeb kasani cewar kaiba yaro bane ƙarami ƙasan haɗarin da ke cikin aikinka amma katafi ka kwanta awani gun gaya duk ka ɗaga mana hankali banaso Hakan taƙara faruwa kaji nagayama ko? "Kanshi aƙasa yace in sha Allah mama. "Allah yasa tafaɗa tareda Miƙewa tabar perlor domin tasan yanzu Hajiya Umma zataga laifinta tashiga gaya mata magana acikin yara tunda tayiwa ɗan lelenta faɗa, aiko wlh bazata saɓuba yanzu doline tasakawa najeeb ido tunda shi Alhaji yayi ko oho da lamarin yaron itako mahaifiyar tashi sonshi yarufe mata ido bata ganin laifinshi ko ɗaya, da wannan zancen zucin mama ta isa bedroom ɗinta. Good afternoon yah najeeb sajad yafaɗa yana tasowa gareshi ya rungumeshi. "Afternoon little bro how are you? Am good yah najeeb. "Okay good. Sauran ƙanen nashima duka gaidashi sukayi ciki kuwa hadda mansura da juwaira...sedai Shikuwa gogan tunda ya amsawa Ummi da munir bayan yagaisarda Hajiya Umma yaɗauki siyana Yana haurawa pert ɗinshi ko kallon inda suke beyiba...ai yana ɗagawa Munir yasheƙe da dariya yana nuna mansura da yatsa yace "wlh kina bani dariya mansurass danine ke Allah ko kallon inda yah najeeb yake bazanyiba tunda yabada buƙatar shishiginki,,kekuwa baƙuwarmu hadda wani biye mata gashi yanzu tashafa Miki kashin kaza kema yashareki amma inaga dan besanki bane shiyasa bara idan yahuta ummi tarakaki kigaidashi... murmushi kawai juwaira tayi yayinda mansura kuwa tacika tayi famm Miƙewa tayi tabar wurin tana riƙe kukanda keson kuɓuce mata..itako ummi baki tabuɗe zatayi magana kenan tajiyo siyana na doka mata kira,, kallonta tayi kana tace "minene Autar umma?? "Yah najeeb ne kekiranki..rasss rara rassss Hakan gaban ummi yafadi alokacin taji furucin siyana domin tasan tsab yah munir ze ɓallo mata ruwan cewa juwaira tabita kuma bazeyu tace bazataje da itaba amma tasan tabbas zasuci najaki daga ita har juwaira idan suka kawo wargi,,aioi bata gama tinaninta ba taji muryarshi yana fadar sekuje da ƙawarki tagaidashi ummi..wani irin ƙololo yataso mata wanda yasa taji kamar ta makeshi sabida takaici....itakam juwaira baki har kunne ahakan suka miƙe ummi jiki ba ƙwari suka haura Saman domin siyana tuni tayi gaba abinta. A perlor suka ganshi tsaye yana ƙokarin fitowa daga pert ɗin...atake jikin ummi yaɗauki rawa...shiko gogan ko kallon inda suke beyiba yace "kigyaramin part na yana gama faɗar Hakan yaficewarshi batareda juwaira tasamu damar gaidashi ba...aiko Hakan baƙaramin daɗi yayiwa ummi ba, cikin faɗa tashiga cewa juwaira kinzo kince zakigaisarda yah najeeb amma kin ƙyaleshi harya fita baki gaidashi ba kinwani bishi da ido kawai wlh yah najeeb bayason kallo kisani, taƙarasa zancen cikin borin ƙarya domin Allah yasani taji daɗin da batagaidashiba kawai dan karta ganotane yasa tayi Hakan. Itako juwaira ajiyar zuciya tasauke kana tace "wlh ƙawata Inason gaidashi kwarjini yake mun senakasa Cewa komai duk nadaburce agabanshi..dan kallonta ummi tayi tana ƙokarin fara gyaran perlor tace "asheko aiki yasameki domin Bantaɓa ganin ansamu soyayyar namuji anajin tsoronshi ba musamman irin yah najeeb tana gama faɗar Hakan taci gabada aikinta inda juwaira tashiga Tayata. Najeeb kuwa yana saukowa yaƙarasa dining table gun Hajiya Umma dake jera abuncin lunch Akai...kujera yaja yazauna Hakan yasa tazo wurinshi tana murmushi tace "my son nazuba maka abuncinne? "Eh umma yafaɗa ahankali cikin shagwaɓar dayake mata wasu lokuttan.. murmushi kawai taƙara saki kana taɗauki plate tazuba mishi faten arish da wake wanda yaji haɗin kayan lambu acikinshi, kana ta haɗa mishi black tea domin tasan seya nema. Aiko yaci abincin sosai sabida ko breakfast beyiba, seda yaƙoshi yaɗora da black tea ɗin kana yamiƙe yafice daga gidan baki ɗaya. Bashi yadawoba Se bayan isha'i domin seda yayi sallar isha'i amasallaci tukunnah yanufo gidan..bakowa a Perlor Hakan yasa yawuce warshi part ɗinshi kaitsaye sabida wani irin Masha hurin bacci yakeji wanda betaɓa jin irinshiba. Yana shiga yawuce bathroom sama sama yawatso ruwa yafito sanyeda rigar wanka, komai beshafa ba yafaɗi kwance akan bed ɗin atake wani nannauyan bacci yayi awun gaba dashi. Wuraren 12:00am wannan macen dake leƙenshi idan yana wanka tashigo ɗakin nashi cikin wata arniyar shiga kamar a tsirara sedai tarufe fuskarta Tako Ina.. kaitsaye bedroom ɗinshi tanufa inda taganshi kwance dagashi se rigar wanka kamar yadda ya fito daga wankan, murmushi tasaki kamin tahaura kan bed ɗin atake tashiga shafar lallausar sumar dake ƙirjinshi tanayi tana sambatu tana gogamai mula mulan breast ɗinta ajiki, inda kuwa cikin ƙanƙanin lokaci tafitarda kanta daga hayyacinta ko ina shafar mejo takeyi tana shinshinarshi kamar wata mayya sedai duk abinda take mishi hannunta bekaiga mejo ɗinshi ba sedai kuma atsaye take ƙikam, kuma duk wannan abin datakeyi sam najeeb baya jinta domin bacci yakeyi kamarna mutuwa..itakam tajima tana dumarinta kafin tamiƙe azabure ta ɗaga rigarta sama tare da ɗalewa akan ruwan cikinshi tana ƙokarin ɗage rigar wankan tafito da mejo ɗinshi domin biyan buƙatarta..sekawai gawani irin haske ya bayyana awurin wanda ita sam bata ganshiba amma koshida ke baccin mutuwa seda ya matse idonshi sabida yashigeshi sosai. Wannan hasken bakomai bane face umaima itace ta bayyana awurin cikin takaicin wannan matar da maahh tahana tayiwa komai taɗauki wani abun tashafawa najeeb agoshi domin wlh da maah batace kartayi mata komaiba da sedai uwarta ta haifi wata mushirikar banza akuya...shikam mejo hannun umaima nasauka agoshishi yaji kamar aciremai ƙaya domin Hakan bacci yayi kamar tashin zabi acikin idonshi,aiko atake yabuɗe blue eyes ɗinshi dasuka yimishi nauyi inda suka sauka akan wannan matar dabesan kowacece ba akan ruwan cikinshi kuma yana jin hannunta akan mararshi tana lalabe alamar Hajiyar shi take nema kenan...wani irin zaro ido yayi arazane yace "hasbinallah wani'imalwakin innalillahi wa'inna ilaihiraji'un who are you??? Yafaɗa dakarfin gaske yana ingizata tafaɗo kasa kanta yadaki mirror shi...arazane tamiƙa inda Shima yadiro daga kan gadon sedai rigar wankan tazame daga jikinshi, kafin yakamo jelar rigar wankan ita kuwa tabuɗe ƙofar bedroom ɗin tafice dagudu, aiko yamara mata baya sedai suna fita perlor tayi mishi wulilin wulilin bemaga koƙurartaba balle yasan ina tabi, saukowa ƙasa yayi cikin sauri yana dube dube amma bega kowaba..wani irin baƙin cikine yataso mishi tare da tokaremai zuciya tunani yake wannan wacece? Abin yawuce taleƙeshi Aban ɗaki yakaiga harta farma keshi acikin ɗakinshi har akan gadonshi tana neman yimishi fyaɗe wannan wanne irin bala'ine?? Kodai ba mutun bace aljanna ce? To mima take nema agunshi ne? Duk shikadai keyiwa kanshi wannan tambayar ganin bashida amsar tane yasa Yakoma bedroom ɗin nashi sedai me yana zama yaji wani irin zafi nataso mishi yana rufe mushi zuciya atake jikinshi yafara tsima alamar ciwonshi nason tashi kenan. Miƙewa yayi cikin ƙarfin hali yaɗauki cer key ɗinshi yafito daga gidan, motarshi yafaɗa kaitsaye yanufi gidan Isseta inda Allah ne kawai takaishi lafiya...! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 3 Page 45 & 46 "Tunbe ƙarasa get ɗin gidan ba yake doka holt damasifar ƙarfi. afirgice captain yunus yataso tareda ɗauko bindigarshi zebuɗe get ɗin Domin tunanin shi farmakine aka kawo musu(nikuwa nace badai acikin banana island ba🤩) cikin sauri captain Umar ma yabiyo bayanshi,,yana buɗe get ɗin yaga ɗaya daga cikin motocin ogan nasu, aicikin sauri suka wangale get ɗin suna mamakin zuwanshi yanzu...suna gama bude get ɗin yadanno hancin motar ciki da mugun gudu domin saura kaɗan yakaɗe captain Umar seda yagoce dasauri, kashe motar yayi batareda yayi Perking ba amma yakasa fitowa...Hakan yasa suka nufi motar domin ganin lafiya kuwa sabida duk wanda ke tare da mejo najeeb yasan Cewar bayada cikakkiyar lafiya, aiko suna buɗe motar sukaga abinda yafirgitasu domin Gabaki ɗaya idanuwanshi sun birkice se fisga numfashin shi keyi kamar zesheƙa lahira..ido suka zaro atare cikin tashin hankali captain yunus yazaro wayarshi yashiga Kiran general aliyu domin ya shaida mishi abinda kefaruwa, cikin kuma sa'a yasamu tashiga domin alokacinda yake kira general aliyu yana zaune ne a perlor shi yana wani bincike, koda yaga kira daga security ɗin gidan Isseta seda gabanshi yafaɗi hakan yasa yaɗaga wayar cikin sauri...captain yunus najin an ɗaga yashiga sanar mishi abinda kefaruwa. Wata irin zabura general aliyu yayi yana fadar susakashi cikin gidan yana zuwa yanzu daga Hakan ya yanke wayar. Sukuwa fiddoshi sukayi daga cikin motar rai ahannun Allah sukanufi cikin perlor gidan dashi domin Isseta bata kulle ƙofar Hakan yabasu damar shiga cikin sauƙi A kan kujera suka kwantsr dashi kana suka zauna suna jiran tsammani.......Isseta kuwa baiwar Allah tanacan bedroom ɗinta Batasan abinda kefaruwa ba....Suna'nan zaune general aliyu yashigo perlor shikanshi yayi mugun tsorata dayanayinda yaga aminin nashi, ɗagoshi yayi dassuri dan yaɗaga shi sedai ina ansako mishi wani mugun nauyi kamar ƙarti ukku ne ahaɗe wuri ɗaya, ganin Hakan yasa cikin bada umurni yace sutayashi aɗaga shi sukaishi bedroom ɗinshi..ahakan suka daukeshi zuwa bathroom ɗin nashi suna mamakin general aliyu nacewa akawo shinan bayan asibiti yadace sukaishi, suna ajiyeshi suka fito domin surufe get ɗin, itako Isseta tafito domin taji motsi yayi yawa agidan tagansu cikin mamaki takebinsu da kallon tuhuma ganin sunfito daga bedroom ɗin mejo, kafin tasamu zarafin yin magana ne tajiyo muryar General aliyu yana faɗar "Maryam Maryam Maryam daƙarfin Allah babu ƙaƙƙautawa, aicikin sauri tanufi cikin bedroom ɗin batarema data amsa mishiba, sedai kafin taƙarasa tayi turus ganin mejo najeeb kwance ana banƙaremai jiki ana Murɗeshi kamar wata taya. Ihu tasaka tare da yowa kamshi tana Kiran sunanshi abirkice..amma ina inbanda hallakashi babu abinda ake bukatar yi awurin...Gabaki ɗaya numfashin shi yaɗauke, "innalillahi wa'inna ilaihiraji'un dan Allah maryam kisaka mishi maganinda maah tabaki kiriƙa shafa masa please, Cewar general aliyu Yana rushewa da kuka Shima domin Gabaki ɗaya ciyon mejo yau nadaban ne betaɓa ganin anamishi Hakanba.....itakam Isseta tama mantada wannan maganin amma jin abinda general aliyu yace yasa tamiƙe da mugun gudu tanufi bedroom ɗinta sedai mee tanemi magani sama da ƙasa tarasa babu inda Bata dubaba amma bata ganshiba abun kamar almara seda tahargitsa komai aɗakin amma babu magani babu dalilin shi...dawowa tayi jin general aliyu yaƙara rushewa da wani sabon kuka koda tashigo taganshi maƙaleda mejo komotsi bayayi, shiko sefamar kukan yakeyi kamar ranshi zefita.. cak tatsaya kamar andasata atake idonta suka fara janza launi daga fari zuwa dack blue kwayar idon kuwa Takoma golden sharr, abin tsoro...nantake tafara wata irin jijjiga tana moƙalewa aikuwa segaya Takoma ƙatuwar macijiya daga ƙugunta zuwa ƙafafunta duk jelar macijine irin wurjigegen macijin nan me haɗiye mutane wanda seda ilahirinshi yacika rabin ɗakin,,daga samanta kuwa tana nan yadda take sedai idonta kawai da suka canja kala...general aliyu besan mike faruwaba sekawai gani yayi jelar maciji na kannanaɗe kafafun mejo, cikin kuka yaɗago yanabin abin da kallo kamun yaɗago kanshi duka domin yacewa maryam tana ganin abinda yake gani? Sekawai yayi ido huɗu da Isseta Takoma rabi mutun rani maciji kuma itace ta ƙanan naɗe mejo ɗin ga idonta sun koma abin tsoro sewani haske suke fitarwa.. hasbinallah wani'imalwakin tashin hankali wanda ba'asaka mishi rana, wata irin zabura general aliyu yayi yanayi baya maƙale da mejo najeeb cikin mugun tashin hankali da tsoro yabuɗe baki daƙarfin Allah wanda bamu saniba ihu ne zeyi kokuwa Allah zekira...umaima tayi saurin dasƙareshi awurin baki sake shibeyi abinda yayi niyya ba kuma bakinshi bekoma Dedeba amma duk abinda kefaruwa akan idonshi yana iya ganin komai kawai de motsine baze iyaba balle yayi wani yunƙurin..juyawa umaima tayi tana kallo Isseta cikin murmushi amma batace komaiba....itako hannunta taɗaga sama Sega wannan maganin da maah tabata yafaɗo, riƙeshi tayi sosai kana tabuɗeshi tare da tsiyayoshi ahannunta, sekawai tafara rero karatun alqur'ani megirma cikin Suratul (souf) inda takeyinshi hankali kwance kuma tana bawa kowanne harafi hakkinshi,,sedai dagajin yadda karatun kefita kasan Cewar ba muryarta bace, taɗauki tsawon lokaci tana wannan karatun kafin taɗago mejo Najeeb da jelar macijinta tayo sama dashi inda tanaɗe rigar wankashi sosai dajelar yadda baza'aga tsiraicin shiba kana tashiga shafa mishi maganin, tajima tana shafawa kafin tasaukeshi ahankali ta kwantsr dashi...kallon general aliyu tayi da wannan idanun nata kafin tace "idan mun tafi kagayawa Maryama takara shafa mishi maganin kamar yadda anty laweesat tasakata tayi mishi abakin rafi, taƙarasa zancen muryarta na amshi sosai dagaji base katambayaba kasan Cewar ba Isseta bace...shidai general aliyu bece komaiba sabida akafe yake yana kallon Ikon Allah da buwayarsa agun wannan halittun...itakam umaima murmushi kawai takeyi domin maah ce tace tazo Taga abinda kefaruwa bayan Takoma ɗazu Taga mata yadda tariski waccan ƴar akuyar naneman yimishi fyaɗe....sedai kafin tazo ƙanwar maah tarigata isowa wato gimbiya mardiya itace rabi maciji rabi mutun kuma hatsabibiya ce taƙarshe batada mutunci ko kaɗan kuma bata ɗaukar reni sam bata da wasa arayuwarta sedai bata zalunci kuma bata tare da azzalumi amma fa batada ragowa, Kuma batada sani balle sabo gimbiya mardiya kenan ƴar gaban koshin memartaba mahaifinsu itada maah wato gimbiya laweesat (wanda Basu fahimta ba maah itace gimbiya laweesat kuma ita ɗin yaya ce agun gimbiya mardiya domin uwarsu ɗaya ubansu ɗaya sedai wannan kifanya wannan macijiya kuma kowacce nata halayyar daban shiyasa sam basa zama inuwa ɗaya domin maah nada sanyin hali yayinda mardiya keda mugun zafin rai da zuciya wannan kenan) tofa yanzu kuma gimbiya mardiya tashigo lamarin mejo Najeeb domin takawo ƙarshen wannan wasar zaluncin koyaya abu zeƙare 🤔 Gimbiya mardiya nagama faɗawa general aliyu abinda takeson faɗa ta kalli umaima tare da cewa muje anty umaima daga Hakan Isseta tazube wurin asome yayinda jikinta yafara komawa Dede alamar gimbiya mardiya tabar jikinta kenan...ganin Hakan yasa umaima sakin general aliyu kana tabi taƙofa tafice daga bedroom ɗin. Wani irin numfashi general aliyu yashiga saukewa yalla na wahalane kona firgici ohho amma dai tabbas aruɗe yake domin yau kam yaga abinda yafi ƙarfin idanunshi, yaɗauki kusan minti 45 ahakan dagashi harsu ba wanda yamotsa domin dai Isseta asome take yayinda mejo kecikin yanayin bacci sabida yadena wannan abun dayakeyi...shiko general aliyu tun shuck ɗin dayashiga naganin wannan abin al'ajabin dakuma ƙafewar da umaima tayi mishi bedawo normal ba haryanzu....Isseta tafara falkawa Itama seda umaima tadawo batareda sun gantaba tazuba mata ruwane tafalka, afirgice tayi kan mejo tana girgizashi tana faɗar "please yah najeeb katashi Dan Allah miyasameka ne wai miyake kawo wannan ciwonne wlh Banga maganinba innalillahi wa'inna ilaihiraji'un Allah kakawo mana ɗauki, tana cikin wannan surutunne tahangi kwalbar maganin ajiye agefe azabure tamiƙe taɗauko kwalbar tadawo, general aliyu nagefe yana binta da kallo yadda duk tagigice... buɗe maganin kawai tayi tazuba ahannunta tare da bisimillah tashiga shafawa ƙirjinshi batareda tatsaya karatun addu'ar da maah tace tayi ranarba domin gani takeyi data tsaya yinta mutuwa zeyi Batasan cewar bisimillah datayi tawadartar ba kuma Allah yakawo sauƙin abin tinɗazu itace dai bata saniba. Sosai take shafa lallausar Fatar ƙirjinshi maganin nashiga ta ko ina acikin hudar kashin jikinshi kusan minti 4 kafin yafara motsa idonshi alamar yafalka kenan Yajima yana juya idon amma be buɗesu ba Seda abinda yafaru agidansu yafara dawo mishine yayi saurin buɗe idon arazane yana riƙe hannun dake yawo akirjinshi dudda cewar yaji da wannan da wancan akwai banbanci domin wannan yafara sauya mishi yanayi....ɗagowa tayi dassuri tana kallonshi inda shiko yayi saurin rufe nashi idon domin yagane kowacece ataredashi kuma baƙaramin yanayi tasakashi ba awannan shafa maganin datake mishi..Allah sarki Isseta sekawai taci gabada shafawa ahankali tana shafe har kewayen nipples ɗinshi abinda ba'aɓa yimishiba...azabure yamatse jikinshi daya fara karkarwa yana faɗar "ooshhhh ahhh yafaɗa yana banƙarewa...aiko Isseta taƙara jin tsoro Hakan yasa taƙara zubo maganin tana cigabada murzawa ƙirjinshi da duka hannayenta biyu..habawa ai take ƴallaɓai mejo yalula wata duniyar wadda sam Isseta bata fahim hakanba atinaninta duk ciwonne jin yadda yake sauke numfarfashi daƙarfi yana shan yaji.....shikam general aliyu Seyanzu yasamu zarafin motsawa daga inda yake yaja kafafunshi daƙyar yafice daga bedroom ɗin domin tuni yagano cewar aminin nashi yalula wata duniyar ne, ƙasa yasauko yasamu kujera a perlor yazauna domin baze iya driving ba ayadda yakejin jikinshi kuma koda ze iya tsoro baze barshi ba na abinda idonshi suka gama gane mishi yanzu....! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 3 Page 47 & 48 "Acan cikin bedroom ɗin kuwa sosai Isseta tamayarda hankali wurin shafa masa maganin inda Gabaki ɗaya tagigitawa nejo lissafi batareda tasaniba, taɗauki tsawon lokaci tana abu ɗaya amma memakon Taga ciwon yayi kasa ta hanyar gurninin dayakeyi setaga ƙaruwa ma kawai yake yana ƙara banƙarewa,,,,ɗagowa tayi ahankali tana kuka tana kallon yadda yakeyi Gabaki ɗaya Seya ƙara bata tausayi juyawa tayi gun General aliyu domin ta tambeshi koda akwai wani abinda za'ayiwa mejo ɗin setaga babushi aɗakin Jiyowarda zatayi idonta yasauka akan AK47 ɗinshi dake tsaye chirr tana Harbin iska kamar zataci babu domin babu komai ajikinshi wanda ze riƙeta se rigar wankan kawai...ido Isseta tazaro ganin wannan abin namotsi acikin jikinshi Allah yasani tatsorata sosai domin sam ƙwaƙwalwarta bata kawo mata cewar AK47 ɗinshi bace atinaninta wani abunne Yakoma bayya ataredashi, "innalillahi wa'inna ilaihiraji'un shine abinda yafito daga bakin Isseta kamin tamiƙa hannunta dake karkarwa tariƙo abin atsorace gabanta na dukan tara tara...wani irin zabura mejo najeeb yayi alokacinda yaji saukar hannunta akan wannan killatacciyar halittar nashi Yana fadar oshhh ahhhh baby so hottt ohhh ya salam tare da ƙoƙarin miƙewa duka jikinshi na karkarwa...arazane Isseta tajanye hannunta tana zare ido sabida yadda taji abin namotsi kamar maciji gakuma mejo yazabura yana ihu,,,bata gama tinaninta ba taji saukar bakinshi cikin nata wanda nima bansan ya'akayiba kawai naha yafara bata zazzafan kiss ne inda ko ina ajikinsu rawa yakeyi dagashi har ita...ido tazaro sosai tana ƙokarin tureshi domin ba bakin magana sedai fa mejo yace besan zancenba domin Yakoma mata tamkar dutse take turewa. Cikin zafi zafi yake kissing ɗinta yana lalubar jikinta ta inda zekamo abinda suka fi komai ɗaukar hankalinshi wato Nashanunta, aiko cikin sa'a yadamƙosu sabida babu rigar arziki ajikinta wata irin zabura Isseta tayi tana neman ƙwatar kanta jin yadda ya damƙi albarkatun ƙirjinta babu wasa acikin lamarinshi..amma shikuwa sam yaƙi bata dama numfashi kawai yake saukewa yana murza manyan breast ɗin nata cikin wani ɗan iskan salo mewuyar mantawa, sosai yake shafarsu yana murza nipples ɗinta da duka hannayenshi biyu, inada Gabaki ɗaya jikinsu yaɗauki rawa, zame bakinshi yayi daga nata yamaida akan kunnenta yana lasar shi yana mata wani ɗan iskan kukan kissa me haɗe da shan yaji yana hura mata iskar bakinshi aciki tare da goga lallausan sajen fuskarshi atata fuskar, still Kuma hannayenshi na kam ƴan biyunta.....habawa ai Isseta Batasan lokacinda tasake mishi jikintaba tana miƙa tare da banƙarewa tana ƙara turomai manyan breast ɗin nata tare da ɗora hannunta akanshi tana sosar sumar kanshi cikin Mayen buƙawa tana karɓar sakonda yake aika mata. Gabaki ɗaya mejo najeeb yabirkitawa yarinyar Maahh lissafi🤩 Kwantarda ita yayi aƙasan Shima yabita yana banye igiyar rigar wankanshi atake kuwa tabuɗe duk ilahirin halittar jikinshi abayyane, cikin sauri yadamƙi tata rigar yarabata biyu, aiko Sega manyan breast ɗinta awaje domin babu komai ajikinta se pant.(haba soja sekace abin yaƙi🙄) Cikin zaƙuwa mejo yaɗora bakinshi akan jajayen nipples ɗinta dasukayi tsini suna ƙaiƙayi wani ɗan iskan salo na tsotso yafara yimusu yana lailaya nipples ɗin yana murza duka breast ɗinta cikin shauƙi da begensu. Wani irin zillo Isseta tayi tana dafe kanshi da duka hannayenta biyu tana faɗar "washhh Allahnaa yah najeeb ahhhh please Dan Allah ka.ka.kabari ƙaiƙayi ahhhh nashiga ukku ni Maryama, tafaɗa agigice tanason cire kanshi daga breast ɗinta amma yaƙi bata damar Hakan. Sosai mejo najeeb yagigitawa Isseta lissafi Gabaki ɗaya ta haukacemai...shiko yabada gaskiyarshi duka akan abinda yake mata Yajima sosai yana shucking nipples ɗinta kafin yayo ƙasa yana kissing ɗin duk inda yaci karo dashi ajikinta haryazo cibiyarta inda yasaka harshe yana lasar cibiyar yayinda hannunshi ke kan nipples ɗinta, "ohhhh yah najeeb stop please fitsari nakeji wayyoo Allah boost na washhhh ahhhh yah najeeb daɗi ahhhh sekuma tarufe bakinta jikinta ko ina yana karkarwa bancinda tasaka part ɗin kwarai da bubu abinda ze hana baƙonta fita ajikinta amma duk wannan dumarin da mejo keyi akanta besakashi yafito koga pant ɗinta ba. Sosai mejo yaɓata lokaci yana gigita duniyar Isseta harseda yaga tasaka mishi kuka tukunnah yaɗagata. sekawai yakamo hannunta tare da ɗorawa akan mejo ɗinshi jikinshi na rawa yace "please kiyimun wani abun kamar yadda nayi Miki please yafaɗa idonshi naƙara tara ƙwallah sabida fitina...ido Isseta tazaro alokacinda tafahimci inda yaɗora hannunta cikin tashin hankali da firgici take fadar "innalillahi wa'inna ilaihiraji'un nashiga ukku dan girman Allah kabari wlh banaso kasakemun hannuna, tafaɗa jikinta ko ina yana rawar tsoro da firgici sabida jin wannan baƙon abin ahannunta. Shima cikin muryar kuka yake faɗar"bazan iya denawaba domin inaso kuma idan ba fidda abinda kecikina zansha wahala please indai dagaske kikejijin tausayina kiyimun *MARYAM* please help me 😥 yaƙarasa zancen ƙwallar idonshi nazubowa akan hannunta. Allah sarki Maryama baiwar Allah sarkin tausayi atake taji duk tausayinshi yakamata domin inbata mantaba ko a school antaɓa yimusu bayani akan namuji idan yanacikin irin wannan yanayin yadda yake wahalardasu. Hakan yasa tasakar mishi hannunta yayi sauri ɗorawa akan AK47 ɗinshi, wani irin nishi yayi yanajan numfashi lokacinda yaji saukar Fatar hannunta akan penis ɗinshi, ahakanli tafara shafa mishi jikinta ko ina yana rawa sabida tsoro...shikam miƙa yafara abar naƙara cikowa yana salati se motsa ɗan ƙaramin bakinshi yakeyi yana shanbatu. Hakan kuwa baƙaramin burge Isseta yayiba sekawai taƙara bada himma tana murza mishi har kan abar tana jijigata da hannunta. "Ohhhh yess ahhhh Don stop baby gooo ahhhhh Maryam daɗi sosai so sweet ahhhhh wayyoo my penis aushhhh it's so sweet ohhh my god ahhhh, Gabaki ɗaya duk yabi ya gigice duk yafita hayyacinshi....Hakan baƙaramin tsoro yabawa Isseta ba wanda Batasan lokacinda tasakar mishi mejo ɗinshi ba domin itakam wannan abun dayakeyi abar naƙara cikowa ya tsoratata...aiko yanajin tasaki yako haye samanta yadanneta sosai yashiga sarrafa jikinta Tako Ina yana goga Hajiyarshi yadda zesamawa kanshi nutsuwa sosai yake murzarta cikin fitar hayyaci yana gurnini kamar wani Zaki yana ihun daɗi domin duk inda yataɓa ajikinta daɗi yakeji yaɗauki kusan awa biyu akanta kafin yasamu biyan buƙatarshi, inda yaƙanƙameta yana sambatu harya juye mata fitinarshi. Humm awannan daren kam Isseta tabanbance tsakanin aya da tsakuwa. General aliyu kuwa yana perlor amma yana iya jiyo ihun abokin nashi kaɗan kaɗan inda ya shiga mugun mamaki wannan al'amarin dama Ashe haka mejo yake idan yasamu mece? Humm wlh ko ance mishi zekula mace baze taɓa yadda ba ko matarshi ce atininshi se anyi hijira dashi zekulata amma segaya yana neman haƙewa matar ajiya..afili yace "Humm kaida wadda tabaka ajiyarta wlh ni baruwana yana gama wannan zancen aka fara Kiran sallar farko na asuba Hakan yasa yamiƙe yafice daga perlor aharabar gidan yasamu su captain Umar ga dukkan alamu basuyi bacciba suma azaune suka kwana bayin Allah,,,,suna ganin general aliyu suka taso suna tambayarshi yajikin megidan nasu?? Murmushin ƙarfin hali general aliyu yayi kana yace musu yaji sauƙi sosai yanzuma bacci yakeyi..aiko sosai sukayi murna dajin wannan zancen kamin suyiwa general aliyu sallama sunayiwa Megidan nasu addu'ar samun lafiya me ɗorewa...shikam general aliyu motarshi yashiga yanufi gida zuciyarshi fall tunanin abubuwan dasuka faru ayau ɗinnan. Anan inda suka gama samun nutsuwa Anan bacci me Daɗi yayi awun gaba dasu mecikeda mafalkai kala kala, basu suka farkaba se ƙarfe 6:00am Isseta ce tafara falkawa inda taganshi kanannaɗe da ita ajikinshi dukkansu tuɓur🙈 bakomai ajikinsu Inba itada ke sanyeda pant ba, ga hannunshi akan breast ɗinta ɗaya kuma cikin bakinshi ga dukkan alamu ahakan suka kwana yana shan breast ɗin nata...wata irin kunyace taji ta lulluɓeta kamar ƙasa tabuɗe tashige ciki atake tashiga ƙoƙarin tashi bayan tajanyo blanket tarufe rabin jikinta dashi, yunƙurawa tayi zata miƙe breast ɗinta dake bakinshi yafita jikake ɓattt kamar an karɓe mama daga bakin jinjiri...cikin sauri mejo yabuɗe blue eyes ɗinshi akanta Jin akarɓe mishi abunda kebakinshi seyaji kamar numfashin shi ne akaɗauke..ganin bashi take kalloba ƙoƙarin ma tashi takeyi yasakashi maida idonshi yarufe domin Shima seyaji kunyar miƙewa Hakan agabanta. Itakam tana miƙewa tanaɗe jikinta cikin blanket ɗin tafice dasauri zuwa ɗakinta...seda tafice daga ɗakin tukunnah yamiƙe jiki asanyaye yanufi bathroom sedai zuciyarshi wasai besan miyasaba yake tsintsar kanshi acikin farin ciki muddin yana tare da Isseta, wanka yayi tunda se yayi natsarki tukunnah zeyi sallah fitowa yayi bayan yashirya cikin ƙananun kaya tukunnah yatada sallah. Itama Isseta tanashiga ɗakinta tawuce bathroom ɗin domin tayi wanka tagyara jikinta, bayan tafito tashirya cikin wata doguwar riga red color wadda da kaɗan tawuce guywarta bata kamataba amma ta bayyana duk wata sura tajikinta, turare tafesa ajikinta bayan tayi simple makeup tare da ɗauko wani mayafi fari taɗora akanta kana tashiga gyaran ɗakinta seda Tagama tsabb tukunnah tadawo perlor nanma tagyara yadda takeso tayi turaren wuta na lailatusahara me ƙamshin daɗi kana tasauko general parlor dake ƙasa, nanma dai zagewa tayi tagyarashi seda yayi ƙal,ƙal tukunna tawuce kitchen domin sama musu abinda Zasu sakawa cikinsu. Abinci tashiga haɗawa inda ta dama musu kunun gyaɗa itada su captain Umar Zasu hada da sauran donut ɗin dake gareta seta soya musu wainar kwai suda mejo Najeeb ɗin kana shi taɗafa mishi ruwan tea kawai tunda batasaniba koyanashan kunun gyaɗa, seda Tagama tukunnah Takoma dafa mishi indomie wadda tasha haɗin kayan lambu cause Koda bazesha tea ba seyaci indomie ɗin....tana cikin aikin yashigo kitchen ɗin sam bataji shigowar shiba,,,shiko yasauko ƙasa ne domin yaduba bedroom ɗinta begantaba yarinƙa jiyo ƙamshi matashi duk yacika gidan Hakan yasa yanufi kitchen ɗin kaitsaye. Ta gama juye mishi indomie ɗin kenan taji anrungumeta tabaya, arazane tajiyo tare da buɗe baki zatayi ihu sukayi ido huɗu dashi Hakan yasa tayi saurin lumshe nata idanun domin bazata juri kallon wannan blue eyes ɗin nashiba,,,shikam kallonta yakeyi sosai irin kallonnan dazaka kasa fahimtar kona minene yana tasbihi ga ubangijin daya halicci wannan kyakkyawar budurwar Besan miyasa yakasa ɗauke idonshi daga mantaba Hakan kawai yatsinci ksnshi da fadar "yajikin naki yafaɗa cikin wani ɗan iskan sexy voice Yana shinshinar wuyanta...Hakan yasakata saurin matse jikinta baki narawa tace "alhmdllh naji sauƙi Kaine dai bakada lpy yanzu. Taƙarasa zancen tana turo ɗan ƙaramin bakinta gaba. "Au really?🤨 Mejo yafaɗa yana daga mata gira ɗaya tare da kai hannunshi...! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 3 Page 49 & 50 "Kai hannunshi gefen wuyanta yana janye sumarda tazubo awurin. Runtse ido Isseta taƙarayi sosai kafin tace "of course...Humm yasauke numfashi tareda ƙara matseta ajikinshi kawai yana shafar jikinta yana tunanin abubuwa dayawa gameda ita wanda suka zomishi amatsin baƙi nazahiri dakuma na baɗini...Isseta kuwa jin yana neman kauce hanyane yasata kwaɓe fuska tana faɗar "please aikifa nakeyi, taƙarasa faɗa taba turo ɗan ƙaramin bakinta gaba. Buɗe blue eyes ɗinshi yayi yana kallonta kafin yayi murmushin gefe baki yace "Humm bakiso nabarki kiyi aikinba ai tunda baki iya gaisuwaba kuma ina tunanin haruffan sunana sunɓata a ƙwaƙwalwarki inaso nadawo dasune, yafada yana ƙoƙarin tura hannunshi cikin rigarta...dasauri tariƙe hannu tana faɗar "good morning yah najeeb tareda marairaice fuskarta, domin tagano nufinshi sarai.....wani shi'umin murmushi mejo yayi kafin yaɗage gira ɗaya yana faɗar"au ashe haruffan sundawo kenan dawuri haka? Itadai batace mishi komaiba domin taƙagu yafice yabata wuri...Shikuwa sam beda niyyar Hakan hasalima wuri yasamu yazauna a kitchen ɗin yana faɗar "to ƙarasa aikinki nanuna Miki yadda ake gaisuwa domin sam wannan bataminba yana maganar kamar wani yaro ƙarami....itadai Isseta batace mishi komaiba domin kullun sabon mamaki yake ƙara shayar da ita..ahakan taƙarasa juye mishi abuncin kana tashiga gyara wurin, tana gamawa dan karya koma samun damar yin abinda yayi niyya tayi saurin janyo table ɗin dake kitchen ɗin tashiga jeramai nashi abin breakfast ɗin seda Tagama tsabb. Tayi saving ɗinshi tukunna tabar kitchen ɗin tanufi bedroom ɗinta domin tasake yin wanka sabida guminda tayi...Shikuwa hankali kwance yashiga cin abincinshi yanaci yana lumshe blue eyes ɗinshi domin sosai haɗin indomie ɗinnan yayi mishi daɗi seda yagamaci tukunnah yaɗora da black tea ɗin data ajiye mishi. Kana yakwashi kayanshi zefice yamiƙe kenan zehaura gunta general aliyu yakirashi Yana sheda mishi general faruk yasauka yazo su ɗauko shi a airport Hakan yasa yafasa binta yafice daga gidan gaba ɗaya. Gombe State Gidansu Isseta Yau laraba shirye shiryen tarewar anty hawwa gidan sabon angonta kawai akeyi agidan, Gabaki ɗaya ƴan uwa da abokan aziki nanesa dana kusa sun bazamo musamman dasukaji cewar mijin nata me hannu dashini ne Hakan yasa kowa zumuɗin wannan bikin yakeyi...abangare mama bintu kuwa Gabaki ɗaya hankalinta atashe yake domin kuwa su sulaiman sun tabbatar mata cewar Maryama bata garinnan domin datana cikin garin doline Zasu ganta sabida yadda suka bazama nemanta amma ba labari...yah Kabir ma Hakance take agunshi domin hankalinshi baze kwantaba tunda na mamarshi ba'akwance yakeba...gida yacika yabatse mutane se ciye ciye akeyi yayinda amarya kecan tana holewarta itada ƙanwarta anty bilki, seda suka gama sheƙe ayarsu tukunnah sukayi wanka suka nufi gidan me makeup. Da misalin ƙarfe 2 Dede ƴan ɗaukar amarya sukazo inda aka fitoda anty hawwa tasha kwalliya kuma tayi kyau Masha allah. gun Abba aka fara Kaita yayimata nasiha sosai kana aka kaita duka inda matan gidan suka yi mata tasu huɗubar ahakan aka fitoda anty hawwa zuwa garin Lagos gidan mijinta su anty bilki sune manyan ƙanen amarya kuma kawayen amarya mamansu yah balah kuwa sune akan gaba wurin kai amarya ɗaki. Semuce Allah yasauke su lpy......motocin ɗaukar amarya na ɗagawa wasu dalla dallan motocin nasawo kai unguwar motocine masu masifar ɗaukar hankali da girma wanda daganinsu kasan nera tayi kuka awurin, abakin ƙofar gidansu Isseta sukayi Perking, kamin kosuwaye aciki sufito kuwa tuni yara da manya sukayiwa motocin ƙawanya.. Gimbiya mardiya Tsaye take agaban yayar tata tana kora mata bayani kamar Hakan. "Anty laweesat kisani nibazan lamunci wannan zaluncinba wannan ciwon da najeebullah keyi wata rana ze iya rasa rayuwarsa sanadinshi, sanin kankine wannan aljaninda suke sakawa yana sakar mishi wannan jiyon watarana ze iya hallakashi to kafin akaiga yin Hakan nakamashi kuma nasaka an daureshi sekuma abu nagaba wlh tunda waccan matar bata tsoron Allah nima Sena nuna mata kalar nawa rashin imanin, tana gama faɗar Hakan Takoma ƙatuwar macijiya tare da yankan jeji ahasale cikin mugun gudu....ajiyar zuciya Maah tasauka tana kallo umaima kaminta girgiza kanta cikin damuwa tace "ƙawata kina ganin abinda mardiya keshirin aikatawa dedene kuwa? Ninaso ace tabarsu su fallasa kansu dakansu domin nasan zalunci baze taɓa dorewaba.... "Hakane kam amma nima tunfarko dakinbi sharawata laweesat datuni anwuceda wannan matsalar amma kikaƙi gimbiya minene anfanin tausayin wanda basa tausayin kansu? Minene anfanin rufawa wanda baya rufawa kansa asiri? Haba kema kiyi tunani mana wlh hukuncinda gimbiya mardiya taɗauka shine Dede kuma itace Dede da kowanne taƙadari wlh, cewar umaima cikin Jin haushin su....tunda tafara magana maah tazuba mata ido kawai tana kallonta hartakai ƙarshe, ajiyar zuciya kawai tasauke kana tace"shikenan tunda Hakan kuka zaɓa amma ni naso ace abikomai asannu wata ƙila masu shiryuwane base ambayya nasuba... "Shiryuwa laweesat wacce irin shiryuwace zasuyi ayanzu wanda basuyiba tun shekaru 27 baya wannan ai sedai arakasu da halinsa, umaima tafaɗa cikin fishi... "To shikenan Allah yakyauta. Cewar maah tana komawarta cikin ruwa......murmushi umaima tayi kawai tajuya tanufi cikin gari kaitsaye gidansu Halima tanufa inda tasameta ita kaɗai tsakiyar gidansu tana shara, sallama tayi Halima ta amsa kana tashigo gidan yadda bazata tsorotarda itaba...kallonta Halima tayi kana tace "inawuni. "Lpy qalau Ina mamarki? "Batanan kishigo kizauna yanzu zata dawo. "Aa bazama nazoyiba Maah ɗinku ce ta aikoni wirinki Maah ɗin Isseta tace nagaya miki gobe kishirya zuwa asibiti zata ɗauko miki Isseta kuhaɗu acan asibitin. Ihun murna Halima tasaka tana faɗar in sha Allah kuwa gobe zataje Allah yakaimu darai da lpy tafaɗa cikin zumuɗi sam ƙwaƙwalwarta bata tsaya yimata tunanin to wacece wannan Maah ta aikoba kotayi tunanin a,Ina Ita wannan matar Taga maah dahar zata sikota sam ita bata kawo komai aranranta ba burinta kawai gobe tayi domin Taga aminiyar tata.. ahakan umaima Tayi mata sallama tatafi. Lagos "Ummi ummi kina inane? Cewar mama data fito daga ɗakinta fuska ba walwala. Cikin sauri ummi dake bedroom ɗinta itada juwaira tafito tana amsa kiran mahaifiyar tata inda suka haɗu a Perlor part ɗin mamar. "Ummi jiya yayanki ba'agidannan yakwana ba kuma koda yafita dare yayi sosai jeki duba pert ɗinshi kigani koya shigo domin tinɗazu nake jiran dawowarshi naji ko lafiya amma bedawoba. "innalillahi barana duba to amma gaskiya bana tunanin yadawo sabida koda asuba naji dady natambayar Hajiya Umma shi akan beje masallaci ba kuma nemanshi yakeyi. "Tofa iKon Allah amma abinnan da mamaki kuma nakira capital Jameel yacemun basa tare domin Shima seda yazo bega motarshi ɗaya ba yasan baya gidan. Mama tafaɗa cikin damuwa....ummi zatayi magana kenan baba inno tashigo parlor me aikin Hajiya Umma kenan. Gaisarda Hajiya mama tayi kana tace Alhaji nakiranta yana general parlor. "Okay Ina zuwa yanzu. "to Hajiya baba inno tafaɗa tana barin perlor...mama kuwa seda Tagama alhinin rashin kwanan najeeb agidan tukunnah tanufi general parlor. Anan tasamu Hajiya Umma Itama zama tayi tana gaida megidan nasu. Amsa mata yayi kana yafara magana kamar Hakan. "Hajiya jamila, yakira asalin Sunan Hajiya Umma. Na'am Alhaji ta,amsa tana bashi ankalinta gaba ɗaya domin tasan maganar dazeyi me mahimmanci ce.. "Hajiya safiyya. Yasake Kiran Hajiya mama, Itama amsa mishin tayi cikin kulawa. Nisawa yayi kana yace "abinda yasa nace akiraku akwai wani baƙon al'amari daze faru agidannan inaso ku karɓeshi hannu biyu kuma kar wadda tanuna gazawa ko ɓacin ranta akan abin ba lalle Sena gayamuku ko minene ba ayanzu amma gobe idan Allah yakaimu zan sanar muku inaso ku ɗauki abin amatsin ƙaddara ce wadda tariga fata kusani Hakan Allah yatsara babu mahani, ɗan shiru yayi yana kallonsu kamin yaci gabada faɗar anjima idan Allah yakaimu zamuyi baƙi masu mahimmanci agidannan inaso kuduba kayan abincin damuke dasu idan akwai abinda babu kugayamin akawo domin ashirya musu wadataccen abinci sabida banaso sunemi wani abin surasa agidannan ina Fatar Kun fahimceni banaso Asamu wata matsalar daga gare ku. Yaƙarasa zancen cikin bada umurni tare da haɗe fuska domin karsu kawo mishi wargi azancenshi.....ajiyar zuciya Hajiya Umma tasauke kana tace "shikenan Alhaji Za'ayi yadda kace. "Yayi kyau Hakan jamila daman nasan baza'asamu matsala daga garekiba. Hajiya mama kuwa murmushin gefen baki tayi kana tace "Allah yakawosu lafiya sedai bamuda wada taccen Nama agidan domin baze wadaci baƙi ba. "Okay badamuwa safiyya za'akawo daga Hakan yatashi yayi ficewarshi. Dukkansu miƙewa sukayi kowacce tanufi ɗakinta zuciyoyinsu fall tunanin wannan wanne irin al'amarine Alhaji Khamis yace zefaru agidan?🤔 Airport Tsaye suke su ukku atsakiyar filin jirgin kamar wasu taurari dariya sukeyi suna fira cikin nishaɗi dafarin cikin ganin junansu yayinda gogan kemurmushi kawai yana kallonsu. Mejo Najeeb kenan se general aliyu dakuma general faruk tareda zugar yaransu dasuke take musu baya abin gwanin birgewa... motocin su suka shiga inda ilahirin airport ɗin yaɗauke da jiniyarsu atake suka halba kwalta sukabar mutane da kallon bayan motocinsu🤩 sabida sun haska airport ɗin baƙarya💃 Kaitsaye gidansu general aliyu suka wuce kaitsaye bayan sunyi Perking motocinsu sukafito tare da nufar cikin gidan....a Perlor suka samu habbey da mufeedah zaune sunacin kwaɗon zugale, cikin sauri mufeedah tataso tana faɗar oyoyo yah najeeb yadawo shine jiya bakazoba kabarni inata jiranka. Shiru tayi ganinsu da baƙuwar fuska wadda batasaniba, tana binsu da kallo...ɗan murmushi mejo Najeeb yayi kafin yabuɗe baki cikin cool voice ɗinshi yace "ayya sorry my little sis namantane shiyasa but I promise you yau zankaiki kinji, yaƙarasa zancen suna karasa shigowa cikin perlor. "Yee yah najeeb ngd sosai zanshirya idan zaka fita zanbika domin idan katafi badawowa zakayiba. "To sarkin fitina Zaki bari muhuta ko Sena make bakinki kinwani dame mutane sekace wata jinjira cewar general aliyu. Murmushi general faruk yayi cikin sanyin halinshi yace "ah,ah bazaka dukar muna ƙanwaba daga tafaɗi gaskiya. "Allah yaya gaskiya nafaɗa amma zedukeni tayi zancen tana komawa bayan general faruk ɗin. "Hakane kam koda yakema baruwana ai damuka shigo mejo kawai kika kula kogaidamu bakiyiba namafasa tare Miki faɗan yafaɗa cikin tsokana.. "ayya sorry Yaya wlh sabida inata jiran yah najeeb ne zekaini shopping shiyasa Amma zan gaidaku ai, inawuni kunzo lafiya? Dariya dukkansu sukayi general aliyu nafaɗar munafuka kamar gaske. "iKon Allah wai mufeedah bazaki bari mugaisa da yaran nawaba kinsakasu agaba da rigimarki? habbey tafaɗa tana murmushi. "Allah kuwa habbey wannan Autar taki ko aku albarka a gun surutu, cewar general aliyu. Yayinda su general faruk da mejo suka shiga gaidata...ta amsa musu kuwa cikin sakin fuska domin matar nada kirki sosai, sunɗan taɓa fira awurinta kamin suwuce pert ɗin general aliyu inda suka bawa general faruk wani bedroom domin yayi wanka yahuta...hakako akayi bayan yayi wanka yahuta yafito anan perlorn general aliyu inda mufeedah tacika bagansu fall dakayan ciye,ciye Dana abunci abisa umurnin habbey...seda sukaci abincinsu suka ƙoshi kana suka shiga tattauna yadda tafiyarsu South Africa zata kasance cikin kwanakinnan. Gombe State Gidansu Isseta Security ne suka fito daga cikin wasu motocin kusan su 8 dukkansu sojojin ƙasar Niger ne dubada yanayin shigarsu, cikin sauri ɗaya daga cikinsu yazo yabuɗe marfin motar tsakiya...ahakanli tasauko daƙafarta akasa kana tafito gaba ɗayanta Hajiya Hannah kenan cikakkiyar buzuwar asali mece me cikar haiba da Kamala...da kallo tabi mutanen dake wurin kamar yadda suma ɗin ita suke kallo, ahankali tashigabin uguwar da kallo yadda Gabaki ɗaya tajanca mata tana tunanin marabarta da garin kusan shekaru sha Biyar kenan, ajiyar zuciya tasauke tana share ƙwallar idonta kafin tafara tafiya ahankali tanufi cikin gidan yayinda ƴaƴanta ketake mata baya sapwan da nazeer. Abakin soron gidan tahaɗu da iyya hassi domin tuni tabazamo jin yadda yara ke ihu suna Koɗa motocin dasuke ciki atinaninta wasu dangin angon ƴarta ne setaga saɓanin Hakan. Baki tawashe tana faɗar "sannu da zuwa Hajiya sannunku dai maraba lale lale. "Murmushi Hajiya Hannah tayi tana amsa mata gaisuwar datake mata, lokacinda suka ƙarasa cikin gidan....iyya hassi kuwa hafizu takira ƙanen yah balah kenan tabashi kuɗi jikina rawa tace yaje maza bakin layi yakarɓo musu Lemun roba da ruwa aibaza'abar baƙi ahakanba tabashi jikina kaɗi kamar mazari. Yakarɓa yafice daga gidan... Itadai Hajiya Hannah kallonta kawai takeyi tanabin gidan dakallo ranta namata ƙuna idan kuma tatuno wani abin setaji sanyi aranta. Mama salmu ce tafito tanabin su Hajiya Hannah da kallo itada yaranta ganin dai basuda alamun reni yasa tasaki ranta suka gaisa dajuna cikin mutunci....itadai Hajiya Hannah gidan kawai takebi da kallo ganin bataga wadda takeson gani bane yasa tabuɗe baki ahankali tace "dan Allah ina bintu kotana gidannan? Hajiya Hannah ta tambaya...ido suka zuba mata kaɗan lokaci kafin mama salmu tace "tana cikin ɗakinta zogata nan tayi gaba suka mara mata baya zuwa ɗakin mama bintu...itako mama bintun tana zaune abin duniya duk ya ishe ta taji muryarda bazata taɓa mantawaba arayuwarta tasauka acikin dodon kunnenta wanda yasa gabanta mummunar faɗuwa, azabure tamiƙe zata fito sukayi karo dasu a Perlor ta su Zasu shigo itakuma zata fita. Kallon kallo aka tsayi tsakaninsu kafin mama bintu tabuɗe bakinta dake rawa tace Hajiya Hannah.. "na'am Hajiya bintu tafaɗa cikin murmushi kafin tadubi bayan mama bintu ganin bataga kowaba tace "Hajiya bintu ina letteiy ne? *INA ƳATA*?? Tatambaya cikin ɗaukin son ganin ƴar tata. Ido su mama salmu da iyya hassi suka zuba musu sunason ganin inda ƴar tata take...mama bintu kuwa ƙwallar data ciki idonta tashare kana tabuɗe baki cikin kuka tace "kiyi haƙuri Hajiya Hannah nakasa cika Miki burinki nakasa cikamiki mafalkinki nakasa kulada amanar dakika bani dan Allah kiyafemun, taƙarasa zancen tana rushewa da wani irin matsanancin kuka memasifar tashin hankali wanda dajinshi kasan daga zuciyarta yake fita...cikin tashin hankali ruɗu firgici Hajiya Hannah tariƙo hannun mama bintu duka biyu cikin rawar murya take cewa "please aminiyata kiyamun miyake faruwane?? Kigayamin abinda kunnena ze iya ɗauka dan girman Allah karki manta yadda da amana tasa nabaki ƴata mace ƙwaya ɗaya tall dana mallaka aduniya karkicemun kinci amanar dana baki please kigayamin ina *MARYAMA* take??? ina letteiy??? Bintu ina kika kaimun ƴata?? Taƙarasa zancen tana rushewada kuka itama wanda yasa sapwan saurin rungumota ajikinshi karta faɗi....ido mama salmu da iyya hassi suka zaro atare suka haɗa baki wurin fadar Maryama kuma?? Kafin su samu damaryin magana suka tsinkayo muryar nazeer dayazo kusan mama bintu yatsaya agabanta idonshi babu amalar wasa yace "mama bintu ina ƙanwarmu take?? Nasani cewar bazaki taɓa cutadda babinmu ba bazaki yadda murasa letteiy ba kigayamin gaskiyar abinda yafaru da ƙanwata ƙarki ɓoyemun komai? Yaƙarasa zancen yana kafeta da manyan idanuwanshi. "Sosai mama bintu kekuka metsima zuciya tajima tana yinshi kafin ta shiga sauke ajiyar zuciya kusan minti 4 sa'anan tafara bashi labarin zaman Isseta agidan tindaga farko harƙarshe da aka ƙullah mata makirci abbansu yakoreta tare da Auren daya ɗaura mata wanda yamaida akan anty hawwa yanzu...tunda mama bintu tafara magana Hajiya Hannah tanemi kukanda takeyi tarasa wani irin ƙanƙancewa idonta suka yi wanda kallo ɗaya zakayi mata kasan cewar ceke suke tabb da bala'i....hakama sapwan da nazeer wanda zuciyarsu ketafasa har acikin rigunan jikinsu Babu wanda yasamu damar cewa komai acikinsu har mlm Musa yafaɗo gidan kamar anjefoshi saka makon danƙara danƙaran motocin dayagani awaje gakuma sojojin Niger tsaye kamar dogarawa kowannensu babu alamun rahama ataredashi, aiko yana shigowa sukayi ido huɗu shida Hajiya Hannah wanda yasaka cikinshi muguwar mirɗawa aguje yasure buta yayi ban ɗaki ko sallama babu ɓalle gaisuwa, Yajima aciki kafin yafito yana raba idon kamar anturke shege lahira...wani mugun kallo Hajiya Hannah tawatsa mishi irin kallonnan wanda babu sassauci ko kaɗan acikinshi,,kallon kazalunceni ka tarwatsamin farin cikina dana daɗe ina mafalki,,kallon duk abinda kayi bashine Kaci wanda dolinka zaka biya....Hakan yatabbatar masa dacewar tasan komai kenan, salati yafara acikin ranshi babu ƙaƙƙautawa wanda indan yaɗauko wannan yasuɓuce masa yakamo wancan kuma duk shi atunaninshi cikin ranshi yakeyi besan cewar afili yakeyinshiba.....wani wulakaccen kallo sapwan wa watsa mishi kafin yace "wlh indai salatine yanzuma kafara, tareda janyo wayarshi yashiga Kiran sojojin dake waje, suna shigowa kafin sapwan yayi magana Hajiya Hannah tarigashi ta hanyar faɗar "kukama matarnan kujeda ita, tafaɗa tana nuna iyya hassi, kana tace wasu daga cikinku zasuje garin Lagos suzonin da ɗayar domin wlh wlh wlh kunji rantsuwar musulmi sekusan cewar kun cutarda ƴa ɗaya tilo mace agun shugaban kasar Niger. Kana tajuya gun mlm Musa tace bazansaka akamaka yanzuba sabida ina buƙatar kafitomun da ƴata aduk inda take cikin 24 hours wlh idan bahakaba Sena saka antada ilahirin zuri'arka dake garin gombe, tana gama faɗar Hakan tajuya tafice daga gidan ƴaƴanta suka mara mata baya yayinda sojojinnan suka tasa ƙeyar iyya hassi agaba tana ihu tana kururuwa tana ƙarawa....! Autar alheri ✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 Book 3 Page 51 & 52 "Mama bintu kuwa zama tayi awurin tana nata kukan bakomai ketada mata hankaliba illa yadda taga ɓacin rai datashin hankali ƙarara a idon aminiyar tata tasan tabbas akwai tashin hankali agaba domin tasan wacece Hajiya Hannah...Abba kuwa inbanda salati babu abinda yakeyi domin ya san idan za'ayankashi a yanzu be Isa yanemo Isseta acikin 24 hours ba shiko yazeyi darayiwarshi? Dama wannan ranar bintu keguje musu gata kuwa ta bayyana. Shin wai yama akayi harya kori maryama shikam ? Salihar yarinya wadda yanada banbacci duk acikin ƴaƴanshi bame tarbiyyarta da kamun kanta. (To mlm Musa se ayau kafahimci hakan🙄) Shinwai wacece maryama (Isseta) Shekaru ashirin dasuke wuce baya Alhaji Abdussalam idiris ya auri wata yarinya yar wani attajirin me kuɗi agarin yamai dake cikin ƙasar Niger wato Hannah. Hannah itace ƴa ɗaya tak agun mahaifinta wanda yayita Auren mata dayawa amma Allah bebashi haihuwa ba se akan mahaifiyar Hannah wanda Allah yakarɓi rayuwarta bayan tahaifi Hannah koganinta batayiba Hakan yasa mahaifin Hannah wato Alhaji madu yaɗauki son duniya yaɗorawa Hannah kasancewarta marainiya kuma itace kawai ƴarda ya mallaka aduniya. Wannan soyayyar dayake nunawa Hannah kuwa ta haddasa tsana mafi girma tsakanin Hannah da matarshi wato Hajiya tabawa....wannan matar taɗauki ƙiyayyar duniya yaɗora akan Hannah haryakai yakawo Hannah Takoma tamkar baiwa agidan ubanta, idan Alhaji madu na gidan sosai Hajiya tabawa kenunawa Hannah so dakulawa amma idan bayanan seta gwammace mutuwa da rayuwarta. Bayan Hannah tazama budurwa ne Hajiya tabawa tafara biyar bokaye da malaman tsibbo akan ta hallaka Hannah domin kuwa tanada tabbacin itadai bazata haihuba kuma idan yau Allah yakarɓi ran Alhaji madu Hannah ce kawai zatayi gadonshi sedai ita a ɗanmata ɗan abinda baza'arasaba. Hakan yasa tunanin hallaka Hannah yazo mata arai. Bayan takarɓo wani mugun sihiri wurin wani boka tayiwa Hannah aiki dashi wanda yayi sana diyar kwanciyar Hannah doguwar jinya wadda babu wanda yaɗauka zata rayu seda Alhaji madu yatashi tsaye sosai wurin nema mata magani tukunnah Allah ya haɗa shi da wani malamin addini amma fa da iska yake aiki sedai kuma baya mugun aiki abu ɗaya yakeyi warware asiri ko cire gagararrin iska wanda suke cutarda mutane....to bayan Allah yahaɗa Alhaji madu da wannan malamin yace akawo mishi Hannah gidanshi akako kawota kallo ɗaya yayi mata yagane cewar wani mugun sihiri ne ajikinta, anan yabazama neman iskan dayake aiki dasu domin acire wannan sihirin sedai duk wanda yazo seyace baze iyaba, daga ƙarshe dai wani tsohon iska bawan Allah ne Yagaya mishi cewar bawanda ze iya warware wannan sihirin se aljanar ruwa wato (hajo ruwa kenan) yaƙara dacewa kuma idan yasamu me kirkine zata yadda tayi wannan temakon amma idan bahakaba sedai taƙara lalata aikin.....wannan malamin najin Hakan yashiga tashin hankali Sosai domin Alhaji madu yabashi tausayi gakuma yarinya kwance agabanshi kamar gawa, ganin dai bayada wata mafitarne yasa yakira wannan tsohon aljanin akan yatemaka mishi wurin neman wadda zatayi wannan ceton ran tawarwarewa wannan yarinyar wannan sihirin...aiko tsohon ya amince inda yabazama nema amma besamuba kusan mako ɗaya harya fidda ran zesamu sewani abokinshi yabashi labarin gimbiya laweesat maaah kenan sa'anan Yagaya mishi yadda Zasu nemeta batareda gidansu ansaniba domin ɗiyar gidan sarautace....hakako akayi bayan yazo yabawa wannan malamin wannan labarin suka shiga Kiran gimbiya laweesat cikin inkon allah ko tazo, sedai sunsha fama da ita sosai kafin ta'amince da aikin Shima seda Taga Hannah tukunnah ta amince sabida yarinyar tabata tausayi. Tofa anan gimbiya laweesat tacirewa Hannah wannan sihirin wanda yazama sana diyar samun lafiyarta..Hakan kuwa baƙaramin daɗi yayiwa Alhaji madu da wannan malamin ba, shiyasa Alhaji madu yace gimbiya laweesat tafaɗi komi takeso afaɗin duniya indai befi karfinshiba zemata...sedai buɗar bakinta secewa tayi ita dan Allah tayi badan wani abun ko abiyataba domin bayada abinda ze iya bata sedai Allah yabiyata daga Hakan tayi tafiyarta....sedai me Hannah taƙi barin ranta kullun cikin tunaninta takeyi akan waye yayi mata wannan mugun aikin na mutuwa?? Amma batada wannan amsar Hakan yasa taroƙi aminiyata umaima akan tariƙa yimata bibiyar yarinyar domin bata kariya dakuma gano wanda ke neman hallakata. Bayan Alhaji madu yayiwa wannan malamin goma sha biyu ta arziki kuma yaroƙi alfarmar Hannah tazauna gunshi naɗan wani lokaci domin zeyi tafiya ne bayaso yatafi yabarta gidanshi sabida ya fara kokwanto acikin lamarin gidan...Hakan mlm ya amince da zaman Hannah agidanshi inda yahaɗa ta da ƴarshi suna komai atare har suka zama ƙawayen juna wannan ƴa tashi bakowa bace face mama bintu...bayan Alhaji madu yadawo daga tafiyar dayayi yazo ɗaukar Hannah Seya samu cewar tasamu wanda kesonta kuma da aure har mlm yasa anyi bincike akanshi angano cewar ɗan babban mutunne acikin garin maraɗi.... Alhaji madu yayi matukar farin ciki da jin wannan labarin koba komai Hannah zatayi aure takaucewa idon makiya adena bibiyarta damugun nufi...aiko atake ya amince da wannan zancen Auren inda aka kira mijin yaturo iyayenshi akayi komai na aure asirrance a gidan mlm wanda yasa Hajiya tabawa batasan komai akan zancen Auren Hannah ba seranda aka ɗaurawa Hannah aure da Alhaji Abdussalam idiris tukunnah tasani...dudda cewar abin yaƙona mata rai sosai amma bata nunawa kowa komaiba sabida tanada mummunan ƙudiri arayuwarta sabida zamanta makirar mace tashige gaba akayi komai da ita lafiya har aka kai Hannah ɗakin mijinta agarin maraɗi..Hakan yacirewa Alhaji madu zargin dayakeyi agareta, yasakankance mata komai na yadda tabata 💯 Bayan Aurensu Abdussalam idiris da Hannah Allah ya arzitasu dasamun haihuwa inda afarko suka samu ɗa namiji wanda yaci suna nazeer, bayan shekara 2 da haihuwar nazeer Allah yasake yabawa Hannah wani ɗan wato sapwan daganan kuma bata ƙara haihuwaba kusan shekaru goma kuma binda zebada mamaki anan shine Sam Alhaji madu beyi farin ciki da haihuwar waƴannan yaran na Hannah ba duddacewar kuwa bashida ƴaƴa..kuma har ila yau Hajiya tabawa bata dena bibiyar Hannah da mugun nufinba sedai duk abinda tayi baya samunta sabida wani kafi da umaima tayi mata akan bawani sihiri daze ƙara tasiri akanta, kuma takasance mace ma'abuciya addini ta tsare askar da ibadunta yadda yadace wannan shine makami megirma da Hannah ke yaƙar Hajiya tabawa dashi..bayan tsawon wannan shekaru goma da Hannah tayi bata haihuba harta fidda rai da haihuwar sekawai gaciki ya ɓullah ajikinta. wannan cikin yayiwa alhalin Hannah da mijinta harmada yaranta daɗi inda kowa yaɗauki burin duniya yaɗora akan wannan cikin na Hannah cikin kuwa dayabata matukar wahala kafin tahaifeshi. Bayan cikin ya isa haihuwa ne Allah yabawa Hannah haihuwar ƴa mace, wadda ɗimbin mutane suka yi farin cikin haihuwar wannan kyakkyawar yarinya me matuƙar Kamada uwarta, sosai Alhaji Abdussalam idiris yaji daɗin zuwan wannan yarinyar duniya hakama agun kakanta Alhaji madu Shima a wannan karon yayi matuƙar murna da haihuwar wannan jaririyar Hakan yasa yazo dakanshi har garin maraɗi yaganta kuma yayi mata kyauta mafi girma wadda ta girgiza ilahirin family nasu, domin kuwa kashi huɗu yayiwa duk abinda ya mallaka yace yabawa wannan yarinyar ukku daga ciki shi ya ɗauki ɗaya inda ta mallaki manyan company shi da manyan gidaje gakuma tarin dukiya...da Alhaji Abdussalam idiris yayi mishi ƙorafin akanmi zeyi Hakan...buɗar bakinshi secewa yayi shiyanzu tsufa yazo mishi bayada abinda zeyi da dukiya kuma dama duk abinda ya mallaka aduniya mallakin Hannah ne to bawani abun bane Dan yabawa ƴarta....tofa wannan kyauta tatuno tsuhuwar ƙiyayyar da Hajiya tabawa keyiwa Hannah inda abin Yakoma akan wannan jaririyar dako mako ɗaya batayi aduniya ba. Haka dai akayita sha'anin hidimar bikinda akeson shiryawa wannan yarinyar inda ranar suna yarinya taci Sunan gwaggonta wato MARYAMA domin Hakan buzaye kekiran Maryam..sosai akayi biki akayi komai cikin jin daɗi dafarin ciki inda akayi komai lafiya aka ƙare lafiya...kasancewar MARYAMA Sunan gwaggonta ne yasa ƴaƴunta suke kiranta da *letteiy* abar ƙauna kenan dayarensu. Amma asalin sunanta MARYAMA ABDUSSALAM IDIRIS haifaffiyar ƙasar Niger ce maryama kuma cikakkiyar buzuwa saɓanin damuke mata kallon bafulatana. Sunan Isseta kuwa yasamo asiline agun Kabir wato yaron mama bintu bara kuji asalin faruwar zamanta ƙasar Nigeria agarin gombe. Bayan Maryama tayi shekaru biyu aduniya za'ayayeta daga nono se Hajiya tabawa tashiga yiwa Alhaji madu daɗin baki akan cewar abata maryama zata yayeta domin su samu yaron kallah agidan sunajin daɗi ita sam batajin daɗin zama ita ɗaya tunda yanzu girma yazo musu...aiko tayi nasara akan wannan zancen nata dudda cewar ba'abanza tazo mishi da zancenba seda tahaɗa da sihiri, Hakan yasa atake Alhaji madu ya amince da buƙatarta inda ya kira Alhaji Abdussalam idiris dakanshi yasanar mishi bukatarsa takarɓar Maryama. Shikam Alhaji Abdussalam beyi tunanin komaiba ya amince inda yazo yagawa Hajiya Hannah buƙatar mahaifinta akan tilon ƴar tasu, tashin hankalin kenan wanda ba,asaka mishi rana domin sosai hankalin Hajiya Hannah yatashi akan wannan zancen domin tasan bayin kanshi bane aikin Hajiya tabawa ne kuma tanada tabbacin da wata mummunar manufar tayi Hakan. Taso ta fahimtarda mijin nata amma yaƙi fahimta Hakan yaƙara lunka tashin hankalinta akan wannan lamarin tarasa yazatayi bazeyu tacewa mahaifinta bazata iya bada yartaba kuma ba zata iya badata agun Hajiya tabawa ba domin tasan idan ta yadda tabada ƴarta totakaita mahalaka ne...Hakan yasa tayanke shawarar Kiran ƙawarta bintu tagaya mata ko akwai shawarar dazata bata....bayan takira bintu tasanar mata abinda ke faruwa ne sesukayi shawar cewa bintu zata karɓi yarinyar tayayeta Hakane kawai zesa Alhaji madu baze zargi wani abunba sedai matsalar ɗaya ce bintu a Nigeria take aure amma dudda Hakan tafison Kaita Nigeria gun bintu dadai takaita gidansu gun Hajiya tabawa. Bayan Alhaji Abdussalam yadawo gidan take shaida mishi cewar aminiyarta bintu keson tayaye letteiy kuma idan tahana mata ita zataga kamar tana guduntane tunda tafita kuɗi kuma mijinta yafi nata kuɗi zataga kamar ƙyanƙaminta takeyi kilama yazama sanadiyar rushewar amintakarsu kuma tasan abbanta bazeji daɗi ba dubada irin temakonda mahaifin ita bintu yayi musu...da Alhaji Abdussalam yaji Hakan seyace shibaze iya gayawa Alhaji madu Hakanba sedai ita takirashi dakanta tagaya mishi...hakanko akayi bayan takira Alhaji madu tasanar mishi seyaji daɗin da tayadda zatabawa bintu ƴarta yaye koba komai amin takarsu zata ƙaru. Sosai Hajiya Hannah taji daɗin amincewar mahaifinta sedai da Hajiya tabawa taji wannan labarin jitayi kamar tasakawa kan wuƙa sabida baƙin ciki sedai dudda Hakan bata karaya ba mummunan kuɗirinta nanan maƙale aranta. Alhaji Abdussalam kuwa dayaji cewar Nigeria ne bintu ke aure sosai hankalinshi yatashi akan kai ƴashi Nigeria inda yace sam besan wannan zancenba, seda Akakai ruwa rana tukunnah ya amince Hakan suka shirya tafiya Nigeria shida Hajiya Hannah gidan mama bintu..........bayan zuwansu Nigeria da kwatance dakiran waya suka gano garin gombe inda sukazo gidan mama bintu suka samu itada mijinta mlm Musa dayaronsu ɗaya Kabir sedai mlm Musa nada wasu matan daban, mamansu yah balah dakuma iyya hassi wanda be haɗesu gida ɗaya da mama bintu ba sabida bayada gidan daze ɗaukesu su ukku....da Alhaji Abdussalam yaga gidanda mama bintu kezaune hankalinshi bekwanta dazaman ƴarshi agidanba Hakan yasa yasiyawa mlm Musa wani gidan ƙato sosai wanda ba mace ukku ba ko goma ze iya ɗauka kuma yabashi jari tare da kuɗin daze kulada ƴarshi kafin yakarɓi abarshi, ahakan suka damƙawa mama bintu da mlm Musa amanar maryama kana sukabar kasar Nigeria tare da ɗimbin kewar ƴarsu da alkawarin bana da mama bintu za'aje aikin hajji. ahakan suka tafi Hajiya Hannah na kukan rabuwada ƴarta. Bayan tafiyarsu Hajiya Hannah Abba wato mlm Musa yanemi alfarmar mama bintu akan yahaɗesu gida ɗaya itada matanshi...bata kawo komai aranranta ba ta'amince Hakan yasa yamaida mamansu yah balah gidan da iyya hassi daga baya kuma ya auro mama salmu wadda duk itace ƙarama acikinsu....alokacinda su iyya hassi suka samu mama bintu da ƴarta ƙarama basuyi tunanin ba yarta bace kasancewar ko lokacinda tahaifi Kabir a ƙasar su Niger Basu saniba seda Kabir ya shekara biyar aduniya lokacinda suka dawo Nigeria dazama ne sukasan dashi shiyasa basu tambayi kowa akan yarinyar dasukanta da itaba. Kabir ne kejiran maryama da Isseta wato (ƴar uwata) dayaren filatanci Hakan yasa duk yaran gidan kekiranta da hakan sekawai Isseta yabita..maryama tun tana ƙarama batada rigima kuma shiru shiru takai batason haya niya sedai duk wanda yatsokaneta seta rama gatada ƙarfin tsiya. sosai mama bintu taji daɗin yadda Isseta keramawa idan yara sa'anninta sukayimata wani abun domin bataso tayi magana ace tashiga faɗan yara kasan cewar gidan Yakoma gidan yawa yanzu tunda mamansu yah balah yaranta biyar. Yah balah shine babba agidan gaba ɗaya, se Hashimu, badauyi, hafizu sa'annan bilkisu...iyya hassi kuwa yaranta ukku hawwa'u zubaida sekuma juwaira..yayinda mama salmu keda ɗaya jidda....ita kuwa mama bintu Kabir ne kawai ɗanta sekuma Isseta ayanzu. To ganin yadda Isseta ke dambe dayaransu kuma babu me iya doketa harmanyan rawar ƴan bori suke tsakaninsu da ita yasa iyayen fara tsanarta gaya kuma duk tafi yaran gidan kyau hakama abba yana nuna mata so dakulawa sosai kasan cewarta ƴar amana. Bayan shekara ɗaya mama bintu tabuƙaci mayarda Isseta agun iyayenta sedai abin mamaki sam sunƙi amincewa dahakan Sema cewa sukayi taci gabada zama agunta domin tasan minene rayuwa kuma tayi karatun addini dana zamani anan bazasu karɓeta ba seta gama ƙaramar makaranta, Hakan yasa Alhaji Abdussalam aikowa da Abba maƙodan kuɗaɗe akan yasaka maryama makaranta dakuma bukatunta na yau da kullun...wannan abin baƙaramin mamaki yabawa su mama bintu ba amma Hakan suka danne inda Abba yasaka Isseta makarantar kuɗi dake cikin garin gwambe yayinda yaranshi keyin tacikin rugar tasu......Hakan kuwa yaɓullo da wani sabon tashin hankalin acikin gidanshi domin sosai su iyya hassi suka ɗauki abin da zafi inda suke faɗar yafifita Isseta akan sauran yaransu kamar itace ɗaya ƴarshi kokuwa ita ƴar gwalce. Da wannan ɓarakar takunno kai mama bintu taso sanardasu cewar Isseta baƴar mijinsu bace abbantane yabada kuɗin sakata makarantar ba mlm Musa ne yasakataba.....amma se mlm Musa yace tabarsu karta gaya musu domin ayanzuma dasuke kallon ƴarshi ce suna hantararta inaga sukasan baƴarshi bace....da mama bintu taji Hakan setace to lallai sedai yamaidasu makaranta ɗaya domin kawo zaman lafiya acikin gidanshi. Haka kuwa akayi inda suma dukkansu yasakasu makarantar kuɗin tare da Isseta sukaci gabada karatu tare ananne Isseta tahaɗu da Halima har jininsu haɗu suka fara ƙawance sekuma yazama Halima ƴar umguwarsu ce basuda nisa tsakaninsu. Ahakan suke karatunsu hankali kwance suna ƙawancensu....bayan shekara ɗaya Isseta na class 2 amakaranta sunfito breakfast aka Nemi Isseta akarasa har akatashi daga makarantar babu Isseta babu dalilinta wannan abin yayi masifar ɗagawa malaman makarantar hankali sabida mlm Musa amanarta yadamƙa musu, Hakan yasa Basuyi ƙasa a guywaba suka kirashi sukasanar dashi abinda kefaruwa. Humm wannan lokacin kuwa mlm Musa yashiga tashin hankali marar misaltuwa inda yabazama neman Isseta lungu dasaƙo tare da kai repond awurin police ɗin garin....da labari yariski mama bintu kuwa ƴar ƙaramar hauka tayi akan wannan al'amarin domin kuwa har suma seda tayi inda daƙyar akasamu tafarfaɗo sedai fa firr anƙi samun kanta domin gabaki ɗaya ta birkice musu...abinda yaƙara ɗagawa waƴannan bayin Allah hankali shine har aka kwana biyu da wuni babu Isseta babu dalilinta kuma anyi neman duniya ba'agantaba...akwana na ukku ne bayan sallar magarib....! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 3 Page 53 & 54 "Wata mata takawowa mama bintu Isseta hargida inda tace tsintarta tayi tana kuka shine tamayarda ita gidan...faɗin farin cikinda mama bintu da mlm Musa suka shigama ɓata lokacine, sosai sukayi murna da bayyanar Isseta cikin farin ciki suke yiwa wannan matar godiya batareda suntsaya tunanin ina ta tsinci Isseta ba harta maidata gida sam idonsu yarufe da murnar dawowar ƴar amanar tasu..ahakan wannan matar tayimusu sallama tafi. Tofa jama'a wannan matar bakowa bace face gimbiya mardiya domin itace takarɓi Isseta agun hatsabiban aljannu da suka saceta abisa umurnin Haniya tabawa...ito gimbiya mardiya tagane yarinyar ne sakamakon suntaɓa zuwa ganinta a Niger itada umaima alokacinda gimbiya laweesat taturasu amadadinta domin tunda Hannah tahaifi yarinyar Allah yasakawa gimbiya laweesat son yarinyar sedai ba yadda zatayi tunda ba jinsinsu ɗaya ba amma lokaci zuwa lokaci tana sakawa umaima taɗauko mata ita taganta batareda Hajiya Hannah tasaniba domin ita Hajiya Hannah sam batasan da gimbiya laweesat ba balle tasan tasaka ana bibiyarta domin bata tsaro. To kunji yadda gimbiya mardiya tasan Isseta Hakan yasa dataganta taganeta kuma da takaita gun gimbiya laweesat setake gayamata abinda kefaruwa wanda yasa Maryama tadawo ƙasar Nigeria dazama hannun mama bintu. To daga wannan ranar kullun se gimbiya mardiya takawowa Isseta ziyara kuma tana ɗaukarta takaita gun gimbiya laweesat tajima acan inda gimbiya laweesat kezo mata afili taganta rabi mutun rabi kifi shiyasa sam Isseta bata tsoron Maah tun tana ƙaramarta domin sosai take wasa da jilar kifin maah idan tazo...sannu ahankali shaƙuwa meƙarfi tashiga tsakanin gimbiya laweesat da Maryama inda take kiranta da Maah tun tana ƙarama.....sannu ahankali tafiya tabi hanya har maryama tagirma tafara zama cikakkiyar budurwa kuma ahakan shaƙuwarsu da Maah naƙara ƙaruwa hartakai dakanta take zuwa domin taganta taɗauke ta uwa mahaifiya, Itama taɗauke ta amatsayin ƴa Hakan yasa duk wanda ketareda gimbiya laweesat yasanda zaman maryama kuma suke iyakacin bakin ƙoƙarin su wurin ganin sunbata kariya 💯 akan sharrin Hajiya tabawa. Daga gefe ɗaya kuwa sewani abin ya ɓullah acikin gidansu Isseta Wannan abin kuwa bakomai bane face yadda mama bintu Takoma yiwa Isseta halin ko inkula sam babu ruwanta da sha'anin yarinyar kuma komi za'amata batacewa komai inkuwa yankata akayi agabanta ku kallonsu bazatayiba sedai idan angama tashige ɗalinta tayita kuka tarasa yazatayi Allah yasani tanason saka yarinyar ajikinta tazame mata uwa tagari me share hawayen ƴaƴanta amma tarasa miyasa kotaso tayi Hakan takejin kamar asaka mata takunkumi abakinta....inda kuwa matan gidan suka samu wannan damar suna musguna wa Isseta suka maidata baiwa acikin ƴaƴan su, har aka kawo wannan lokacin dazamanta gidan yaƙare tahanyar korarda Abba yayi mata....duk tsawon wannan shekarun da Isseta tayi ahannun mama bintu Hajiya Hannah takasa zuwa Taga halinda yarta keciki kuma Haka Alhaji Abdussalam dukkansu sun wofantarda rayuwar yarinyar har inda Alhaji Abdussalam yafara mulkin ƙasar Niger Basuyi tunanin karɓar ƴarsu ba sedai suka aikawa mlm Musa maƙodan kuɗaɗe domin kulada ita...amma fa wani lokacin dukkansu suka shiga damuwa marar misaltuwa akan rashin yarinyar sedai kosunso sayi wani yunƙurin akanta bazasu iyaba....kuma duk wannan abin dake faruwa dasu har su mama bintu sharrin Hajiya tabawa ne domin tasamu damar ɗauke maryama Takoma hannunta sabida tasamu nasarar samun saka hannunta akan takardun kadararta da Alhaji madu ya mallaka mata, kuma gashi haryanzu batayi nasara ba.....koyanzu da mama bintu ta'iya buɗa baki tayiwa mlm Musa magana akan zancen Isseta da wannan zuwan da Hajiya Hannah tayi duk yasamu asaline akan lalata wasu tsafukan Hajiya tabawa da gimbiya mardiya tayi har suka samu damar waiwayar rayuwar yarsu.....wannan shine asalin labarin Isseta. Mukoma cikin labarinmu kaitsaye. Tunda Hajiya Hannah tafita daga gidansu Isseta ranta ke masifar yimata ƙuna sosai take jawa Hajiya tabawa Allah ya'isa babu adadi domin kuwa duk itace musabbin wannan al'amarin, kuka takeyi sosai azuciyarta wanda babu hawaye tanajin tausayin tillon ƴar tata kotana ina ahalin yanzu? Ko awanne hali take? Allah kaɗai yasani har suka isa masaukinsu batadena wannan kukan zucinba....iyya hassi kuwa sojojinnan nafita da ita Basu zarce ko ina da itaba se hidikwatar sojojin Nigeria dake cikin garin gwambe inda suka Nemi alfarman su ajiye musu ita tare da horo me tsani harsu tashi komawa Nigar kuma umurnine daga matar shugaban kasar Niger ɗin...aiko sunajin Hakan suka karɓi iyya hassi tare da turata wani ɗakin suka garƙame. Lagos Seda suka gama duk abinda zasuyi agidansu general aliyu kana suka fito atare kamar yadda suka shiga, mufeedah naganin fitowarsu tataso cikin sauri domin ita tashirya dama fitowarsu take jira....bawanda yace da'ita komai harsukayiwa habbey sallama sukabar gidan...sunyi tafiya meɗan nisa inda suke cikin mota ɗaya su ukku mufeedah na agaba tare da diriver wato captain Ameer babban yaron general aliyu. Ɗagowa mejo yayi yabuɗe baki ahankali yacewa capital Ameen sunufi gidanshi dake cikin banana island ɗin... okay kawai captain Ameer yace inda general aliyu yabishi da kallon meɗaukeda tambaya tamizasuyi acan?? Basarwa yayi kamar beganshi ba har suka ƙarasa gidan...fitowa yayi yanufi cikin gidan kaitsaye bayan captain Ameer yayi Perking, da kallo suka bishi dukkansu amma ba wanda yace komai....ko minti 5 beyida shigaba segasu sunfito ajere kamar wasu taurari Isseta tayi shirinta cikin doguwar rigar less Marron color merashin baƙi kana taɗora baƙin mayafi akanta, haƙiƙa tayi kyau iya kyau duk sharrin mutum be Issa ya kusheba. Tunda suka fito daga cikin gidan general faruk yace "wow Masha allah wacece wannan beautiful baby ɗin friend? Yatambayi general aliyu....Ɗan murmushi general aliyu yayi kamun yace "ato gadai tanan ƙanwarmu ce amma wlh karufawa kanka asiri dazancenta indai mejo nakusa nadai nagayama, yaƙarasa zancen cikin tsokana..."tofa iKon Allah aa to nadena bazan ƙaraba koya kikace ƙanwata? Yayi maganar yana tambayar mufeedah datayi mutuwar zaune wurin kallon Isseta domin baƙarya tatafi da imaninta...ajiyar zuciya tasauke tana murmushi tace "wlh kuwa yanana haka zancen yake. Kafin waninsu yaƙara yin magana ne sukaga motar mejo ɗin yashigo gidan wadda captain Jameel keja,,ita yabuɗewa Isseta tashiga Shima yashiga kana suka Halba motocin akwalta...gabaki ɗaya general faruk da mufeedah suncika da mamakinshi amma general aliyu ko ajikinshi hasalima cewa yayi aiki yasameku indai mamakin najeeb zakuyi.....ahakan har sukazo wani mool, sukayi Perking motocinsu sukafito tare da nufar cikin wurin...babban wurine sosaina manyan mutane. Mufeedah ce tazo wurinsu tana bawa Isseta hannu tace good evening antynmu....da mamaki Isseta da mejo ɗin duk ke kallonta kafin Isseta ta amsa mata tayi saurin cewa "Sunana mufeedah ni ƙanwar yah najeeb ce inasonki ƙawa antynmu kema zakiyi ƙawance Dani? Tatambaya tana riƙo hannun Isseta ɗin.... murmushi Isseta tayi wanda yaƙara bayyanarda asalin kyawunta kafin tabuɗe baki cikin sexy voice ɗinta tace "Masha allah mufeedah nikuwa sunana maryama ba anty ba kamar yadda kike faɗa, Itama tayi zancen tana riƙo hannun mufeedah ɗin....murmushi su general aliyu suka yi sunabinsu da kallon birgewa yayinda mejo kuwa yadasƙare yana kallon zallar kyawun Isseta yanajin yadda sexy voice ɗinta kehuda kowanne saƙo najikinshi yakafeta da blue eyes ɗinshi ko kiftawa babu, suko su general faruk se kallonshi sukeyi suna murmushi cikin mamakin yanayin da yashiga lokaci ɗaya....kamar daga sama suka tsinkayo muryar dady Alhaji Khamis kenan, yana faman dokawa mejo najeeb kira amma sam bejishiba harya ƙaraso inda suke tsaye......! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 3 Page 55 & 56 "Cikin mamaki yake kallon ɗan nashi dayakafe mace da ido ko kiftawa babu...suko su general aliyu gabaki ɗaya sun tsorata da ganin kallon da dady keyiwa majo ɗin...dasauri general aliyu yadoki shoulder ɗinshi tareda nuna mishi dady, wanda yakafeshi da ido Shima yana mishi kallon tuhuma. Suko su general faruk gabaki ɗaya shunsha jinjin jikinsu musamman dasukaga ashe dady bashi kaɗai bane shida abokinshine Alhaji Abubakar mahaifin general aliyu...gaidasu suka shigayi cikin girmamawa, amma Alhaji Abubakar ne kawai ya'amasa shikam dady gaba ɗaya hankalinshi yatafi wurin mamakin ɗan nashi, juyawa yayi yakalli Isseta dakanta ke ƙasa kana yajiyo ga mejo din cikin kakkausar murya yace"wacece wannan yarinyar najeeb? Yatambaya idonshi akan najeeb ɗin cikin tuhuma...shiru yayi bece komaiba setaune lips ɗinshi naƙasa dayayi yana tsotsa..wannan abin kuwa yayi bala'in ƙularda Alhaji Khamis cikin fishi yakoma cewa "waiba dakai nake maganaba najeeb? Yar waye kaɗauko? Nace....cikin sauri general aliyu yace "please dady tsaya kaji wlh ba ɗaukota yayiba dama....ya'isa Aliyu bakai natambaya ba idanshi beda bakin Bani amsa yabari, zakacemun baɗaukota yayiba itace takawo kanta? Koni makahone? Tunshigo warkufa nake kiransa amma gabaki ɗaya idonshi da hankalinshi nakan yar mutane, "Magana zaka fara ɗauko minne najeeb? Dama abinda kakeyi kenan ɗaukar ƴaƴan mutane kana yawo dasu shiyasa kake hantarar ƙannen ka kana musu ƙazafi? Najeeb shine rayuwarda kaɗaukarwa kanka? Neman matan banza zakafar....tun dady beƙarasa faɗar abinda zefaɗa ba yayi saurin dakatardashi tahanyar faɗar "no dady please kadena wannan maganar wanne irin matatan banza kuma? Ita wannan fa dakake faɗa akanta dady nauyinace miysa kakemun irin wannan tunanin ne please? Yaƙarasa maganar cikin takaicin canjawar mahaifin nashi domin da abaya ne sam bazekawo irin wannan munanan kalaman agareshiba.......shikuwa dady cikin mugun mamaki yake kallon najeeb ɗin kafin yace"nauyinkafa kace? Ita wannan yarinyar?? Wacece ita dahar tazama nauyinka bansaniba?? Yayi maganar yana yiwa najeeb ɗin wani irin kallo nakama renamin hankali....shikuwa shiru yayi kamar beji abinda dadyn ketambayaba domin Allah yasani har kanshi yafara ciwo sabida bayasan yawan magana musamman cikin ɗaga murya kamar yadda dady kemishi ayanzu.. "badakai nake maganaba najeeb kayimun banza kosena saɓa maka yanzunnan bakin naka ze buɗe wacce ita nace? Yatsinkayo muryar dady yana magana cikin tsawa. "Buɗe blue eyes ɗinshi yayi a kan dady dahar sunfara canza kala sabida ɓacin rai kamin yanisa yabuɗe baki cikin dakiya yace "SHE'S MY WIFE dady she's my marriage wife,(Ita ɗin matatace dady ita ɗin matar aurenace) 😳😱🙆‍♀️ yafaɗa cikin gaskiya da gaskiya babu fargaba balle danasani aranshi. Wani irin waro ido daga dady har Alhaji Abubakar suka yi baki asake suna kallonshi..hakama general faruk da mufeedah dukkansu baki buɗe suke kallonshi cikin mugun mamakin furucinshi...shiko general aliyu wani irin ƙayataccen murmushi yayi yana duƙarda kanshi ƙasa... Amarya anty hawwa Dayamma liss sukashigo garin Lagos inda suka ɗauki hanyar gidan mijinta kaitsaye sedai da mugun mamaki nakebin motocin da kallo ganin sun nufi banana island, mamaki begama kasheniba seda suka nufi gert ɗin gidan Alhaji Khamis sahabi, inda suna zuwa Gert ɗin yawangale kanshi suka kutsakai ciki....bayan motocinsu sungama Perking ne suka shiga fitowa suna ƙarewa gidan kallo ganin girma da tsarinshi.. mamansu yah balah kuwa baki harkune itada wasu dangin iyya hassi dasukazo kawo amaryar, anty bilki ma sesantin gidan takeyi aranta tanajin dama itace Allah yakawo wannan danƙareren gidan cikin wannan daular....to aɓangaren anty hawwa amarya ma haka abin yake domin duk baƙin cikin datakeji na wannan Auren ayanzu seta nemeshi tarasa wani irin daɗi takeji tana godewa abbanta daya bada aurenta awannan gidan domin itakam Taga wurin zama...su zubaida da jidda kuwa beyedasu kawai suke suna debewa idonsu ƙwarƙwata...ahakan wasu sojoji cikin waƴannan dady yasa suka daukosu suka wuce gaba ƴan kawo amaryar natake musu baya har jikin perlor gidan. Hajiya Umma nazaune itada Hajiya mama dasu ummi hadda juwaira waƴannan baƙin sukashigo perlor dasallamarsu.....cikin sakin fuska kuwa su Hajiya Umma sukatashi suna tarbarsu tare da yimusu yahanya...suma suka amsa musu baki awashe, bayan sunbasu wuri sunzauna ne akashiga gaishe gaishe....sosai su Hajiya mama suka tarbi waƴannan baƙin na dady kamar yadda Yagaya musu suna tafe...ƴammatan ne suka shiga gaida baƙin ananne idon juwaira yasauka akan ahalin nata ido tazaro cikin mugun mamaki tace"laaa anty bilki kune atafe dama??? Wannan tambayar datayi itace tasaka hankalin sauran mutanen kaiwa gareta. "Laaa zuwaira dama kina'nan kinrigamu zuwa kenan? Waya gayamiki nan za'akawo amaryar Halan?? Cewar anty bilki Itama cikin mamakin ganin ƙanwar tasu anan. Da mamaki zuwaira tace "amarya kuma wacce amarya? Kamarya wacce amarya ? Bakisaniba kika rigamu zuwa, cewar zubaida...kamin zuwaira tasake magana mamansu yah balah takatsesu tahanyar faɗar"iKon Allah dan Allah kuyiwa mutane shiru duk kuncikamu dasurutunku..aiko suka yi tsit...itako tayi hakanne sabida ganin kallonda Hajiya mama kemusu..haka dai kowa yabar zancen inda Hajiya Umma ta kalli ummi dake zaune tace "ummi maza jeki kuɗaukowa iyayen ƙawarki abin taɓa baki ashe dama iyayen ƙawarki ne zasuzo shine baki sanar munaba....tayi maganar tana murmushi..itadai ummi batace komaiba domin kanta ya kulle kuma dama ita ba ma'abuciya surutu bace....riƙo hannun juwaira kawai tayi suka nufi kitchen ɗin inda auta Siyana ma tabi bayansu suka shiga ɗaukowa baƙi abincinda aka shirya musu...sosai suka cika musu gabansu dakayan ciye ciye kala kala...Hakan ƴan kawo amaryarda babu biki suka zage suna bawa cikinsu hakkinshi🤩 anga jar Miya da kaji na bidiri aciki sekwasar gara akeyi. (Allah sarki ummu shuraim se raba ido takeyi tana haɗiyar yawu amma sunƙi tsammata☹️ daga ƙarshe dai seda ƴar mana ta rarrasheta tukunnah ta haƙura bayan maman Yasmeen dasauran team ɗin TEEMAH P R V sukayi alƙawarin Siya mata🥳🤣) Seda suka gamacin abincinne tukunnah aka kaisu masaukinsu inda sukabar su Hajiya mama datarin tambayoyi akansu sabida Kalaman su anty bilki sunsakasu cikin zargin wani abun. Juwaira kuwa yadda tasamu suka ɗaga tacimmusu inda aka saukesu takira jidda tajata tafice da'ita can wurin lambun gidan..cikin sirri tace "jidda wai wacece amaryar dakuke maga akai wlh bansan komaiba? Kallonta jidda tayi cikin yarinta tace "anty hawwa mana itace amarya nanne gidanta. Ido juwaira tazaro tana faɗar"anty hawwa dai Tayaya Hakan tafaru kuma wanene mijin nata? Tatambaya cikin giɗimarda lokaci ɗaya tasameta, domin dai da anty hawwa da juwaira uwarsu ɗaya ubansu ɗaya dukkansu ƴaƴan iyya hassi ne... "Nima bansan waye mijinta ba amma dai Abba ne yace akawota, anan jidda tabawa juwaira labarin duk yadda akayi auren anty hawwa lokacinda batanan. Tashin hankali kenan, ai juwaira batasan lokacinda tafara sambatuba tana faɗar"nashiga ukku ni juwaira Allah yasa dai bashi bane Allah yasa bashi bane kai Bama shibane wlh sam bazeyuba. "Bashi bane waye anty juwaira? Muryar jidda tadawo da ita cikin hayya cinta....dasauri tace "bakomai jidda muje namaidaki daga Hakan tariƙo hannun jidda suka koma cikin gidan. "Masu karatu idan baku mantaba koda akayi Auren anty hawwa zuwaira bata gidan iyya hassi tace taje gun danginta ne a Kano shiyasa batasan komai akan wannan Auren na yayarta ba... atakyaice dai zuwairar gombe tagidansu Isseta itace juwaira kawar ummi ƙanwar mejo najeeb a Lagos, a gombe ana kiranta zuwaira a Lagos kuma juwaira. 🧏‍♀️💃 *INA KUKE BIG LADY'S KIKARANTA KOBAZE ANFANEKIBA ZE AMFANI WANI NAKI* 🧏‍♀️💃 🤩MAGANA A KEYI TA GLOIN SKIN🤩 (GYARAN JIKI SHINE MECE) DUK MACEN DABATA GYARA TO MUNA MATACE BAKAI AKIRATA MACEBA🤷‍♀️ HADDA MAZANMA🤨 💫 Hajiya shin kina buƙatar jikinki yayi kyau fatarki Takoma ɗanya shakaf tamkar ta jarirai ??? Kikoma tamkar zarah acikin taurari acikin mata yan uwanki✨✨✨✨✨domin fa hasken zarah dabanne💃 💫shin kina buƙatar fatarki Takoma tamkar ta jaruman Kaneewood kona novel?? Humm kinsan cewar dafata ne matan waje kekarɓe mana mazaje??🙄🙄🙄 To idan baku saniba ayau kusani, ƙyalli fata shine keruɗar mazajenmu dakuma samari kai harmada ƴammata🤷‍♀️ 💫💫idan kinshirya gyara jikinki Hajiya kigarzayo domin samun ingatattun haɗin daze wanke Miki fatarki tass kikoma tamkar bala rabiya✨sabida ƙyalli da kyau babu kwailin balle abata miki fata, se haɗin zallar gargajiya na ƴaƴan itatuwa masu inganta lafiyar fatarki, *SABULUN WANKA, MAN SHAFAWA GA ƘAMSHI GA DAƊi, SEKUMA DILKAH WADDA ZAKIYIWA KANKI A CIKIN MINCI* dukkansu afarashi ɗaya za'a haɗa Miki duka ukkun wlh wlh wlh summa tallahi acikin mako ɗaya (one week) Zaki banbata fatarki data sauran mutane domin ingatattun kayane kuma inada granty akansu, duk wadda tayi anfani dasu mako ɗaya bataga canjiba tazo wlh Allah zan bata kuɗinta domin ko haufi banayi akansu💪gaduk me buƙatar wannan haɗin ze iya tuntuɓar wannan nomber 👉 07037092176 🙏🙏🙏 munada maganin mata kala kala namatsi na daɗi danakomai ma munada harmada na maza wanda suke fama da matsala, gadukkan me bukatar kayanmu ga nomber nan ansaka ze iya nemanmu ako ina yake afaɗin duniya zamu kaimishi insha Allah🙏 sayen nagari meda kuɗi gida me kyau bayada tsada Ako ina mungode.🙏🤗 Dady Cikin mugun mamaki yace "matarka najeeb?? Dama aure kayi batareda nasaniba? Kenan ka isarwa kanka komikake nufi dani najeeb? Aure kodai renin hankali.. ya'isa alhaji dan Allah adena wannan zancen anan ba zancene wanda za'ayishi wajeba abinda yadace mubi komai asannu semugano inda bakin zaren yake yanzu muje gidan acan yadace a tautauna wannan maganar.. yaƙarasa zancen yana riƙo hannun aminin nashi tare da ɗagowa yawatsawa general aliyu harara yace "sekuzo muje gida harkai kafayyace muna gaskiyar wannan lamarin domin duk abinda najeeb zeyi tare zaku ƙullahshi, yana gama faɗar Hakan yaja hannun dady sukabar mool ɗin....ajiyar zuciya general faruk yasauke cikin damuwa yacewa general aliyu"wai mike faruwane bro? Ina Fatar bawani laifin kukayiwa su dady ba domin ayadda suke magana kamar bakuda gaskiya...dan murmushi general aliyu yayi kafin yabashi amsa kamar Hakan "karka damu bro bawani laifi duk abinda muka yi akan gaskiyarmu mukeyinshi kawai kuzo muje Allah yana bayan me gaskiya babu abinda zefaru in sha Allah. "Allah yasa cewar general faruk kana suka fice suma daga mool ɗin domin tuni mejo yaja hannun Isseta daketa famar kuka sunyi gaba...motocinsu suka shiga sukamarawa su dady baya domin tuni suka ɗauki hanyar gidan...acikin motarma sosai Isseta ke kuka wanda mejo kejinshi harcikin ranshi sedai besan yaze rarrasheta ba domin shikanshi rarrashin yake nema ayanzu,,,hannunshi kawai yasaka tare da janyota jikinshi yarungume ta tsam yana shafa bayanta alamar rarrashi har suka ƙarasa gidan nasu. Fitowa sukayi dukkansu suka nufi cikin gidan inda suka samu su Hajiya mama zaune a perlor suma suna jiran isowar dady domin yayi musu bayanin waƴannan baƙin dasukaji ana faɗar amarya suka kawo to suka kawowaye....! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 3 Page 57 & 58 "Amsa sallamar dasu dady keyi sukayi, bayan sun shigo Perlor sunzauna ne najeeb yashigo riƙeda hannun maryama...gaba ɗaya daga Hajiya Umma har Hajiya mama da kallo sukabi hannun najeeb dake cikin na wannan kyakkyawar budurwar dabasusan ko wacece ba...shikuwa becewa kowa komaiba yasamu wuri yazaunarda ita tukunnah Shima yazauna kuma alokacinne su general aliyu suka shigo Perlor....sudai su Hajiya Umma da kallo kawai sukebinsu sunajiran suji mikefaruwane sukagansu ahakan kowa fuska ba walwala....duddacewar suma dasu ƙurjin arai amma Zasu danneshi har se sunji nasu tukunnah Alhaji Abubakar ne yayi gyaran murya kana yace "najeeb. "Na'am Abba ya'amsa mishi kanshi aƙasa..gyara zama yayi kamin yace "najeeb Mike faruwane? Kagaya muna gaskiyar abinda ke faruwa tsakanin ka da wannan yarinyar? Domin ka ɗaure muna kai dazantukanka dudda cewar muma nemanka mukeyi sabida wani al'amari megirma daya faru...arazane yaɗago yana kallon Alhaji Abubakar kafin yabuɗe bakinshi murya na rawa sabida sauri yace "wani abunne yafaru Abba? Miyake faruwane? Yatambaya cikin damuwa. "Dakata najeeb baka bani amsar tambayar danayimaba kaima kanayimun wata tambayar. "Abba bazan iya amsawa bane ayanzu please kafara gayamin abinda yafaru konasamu nutsuwar amsama taka tambayar Abba wani abin yafaru dawani agidannan? Umma ina ƙannena? Kosune wani abin yasama kugayamin please? Yayi maganar aruɗe.....ganin duk yadda yaruɗe ne yasa Alhaji Abubakar cewa "bafa wanda wani abin yasama najeeb kowa yana lafiya al'amarin danacema yafaru kuwa bakomaibane face aurenda muka daurama kwanakin baya kuma ayaune amaryar zata tare gidanka batareda kasaniba dama shine abinda muke nemanka agayama sekuma gaya kazo muna dawani zance mekamada almara akan wannan yarinyar shin minene gaskiyar lamarin?? Yaƙarasa zancen yana kafeshi da ido. Wani irin ajiyar zuciya najeeb yasauke wadda tabawa su dady da su Hajiya Umma mugun mamaki domin kosu dasuke iyayenshi mata wannan zancen yadaki zukatansu balleshi da'akace an ɗaurawa Auren...amma gayanayin yadda yayi kamar wanda yasamu wani abun dayake nema yaɓace mishi ayanzu kuma yasamu. "Kainake saurare najeeb kaji zancen danakeyi kuma kayi shiru....Alhaji Abubakar yaƙara tambayarshi....ajiyar zuciya yaƙara saukewa kana yabuɗe baki ahankali yace "tabbas Abba abinda kaji nafaɗa gaskiya ne wannan yarinyar matatace kuma kune dakanku kuka Daura Auren....ido suka zaro atare kamin dady yace "wannan wanne irin shirmen banzane najeeb? Waikaga munyima Kamada ƙananun yarane kokuma sa'anninka? Yakana neman maidamu mahaukatane? Dady yafaɗa cikin hasala domin duk jiyakeyi kamar yashaƙoshi dagashi har Alhaji Abubakar yahuta datakaicin wannan abin.....shikuwa mejo najeeb cikin tabbatar da kalamanshi yace "wlh Allah Abba matata ce kuma kune dakanku kuka karɓa min aurenta, Abba yarinyar dakuke faɗar kun auramin kuntaɓa ganinta ne? Kallon Alhaji Abubakar dady yayi domin yaji mizece....cikin sauri Abba yace aa bamu taɓa ganintaba. "To kagani Abba wannan itace yarinyarda kuka auramin bawai wata bace. "Kamarya to idan itace wadda muka aurama ita kuwa wannan da'akawo wacece? Ko itace aka zoda ita yau?? Dady yaƙara jefo wannan tambayar....tunkamin yarufe bakinshi Hajiya mama tace "sam ba ita bace domin kuwa waƴannan baƙin da'amarya sukazo shiyasama kukaganmu anan zaune munasan sanin yadda abin yake duddacewar ajiya kace akwai wani al'amari megirma daze faru agidannan amma sam bamu ɗauka aurene kayiwa najeeb ba batareda munsaniba, taƙarasa zancen cikin takaicin wannan al'amarin ayiwa yaro aure sekace maraya🙄 "Towai mike shirin faruwane nifa nakasa fahimtar wannan abin Alhaji Abubakar Mike shirin faruwane? Cewar alhaji Khamis, domin gabaki ɗaya ayanzu kanshi yaɗaure.....ajiyar zuciya alhaji Abubakar yasauke kamin yace "tsaya alhaji Khamis aide doline komi yawarware amma akwai abinda nake tunani kai najeeb yasunan wannan yarinyar? "Maryam, yabashi amsa atakyaice...iKon Allah kenan "to awane gari kaɗaukota? Yakoma jeho mishi tambayar.."gombe State Shima yaƙara bashi amsa. Kai Alhaji Abubakar yagirgiza kana yace "tabbas matarshice Alhaji domin idan baka mantaba alokacinda mukadawo har mukazo da dangin yarinyar sukaga gidannan nagayama abinda yafaru? Yayi maganar yana kallo Alhaji Khamis ɗin..."eh Hakane kagayamin...."yawwa to wannan ɗin itace aka fara ɗaura Auren da ita itace maryama daga baya aka Ɗaura da wannan ɗin da'azo da ita yanzu itakuwa itace hawwa'u sedai abinda bansaniba anan shine yadda akayi harshi najeeb yasanda Auren harya ɗauko yarinyar. "to ai shine zemuna wannan bayanin ta yadda aka yi yasanda Auren harsuka haɗu shida ita, cewar dady....general aliyu dayayi shiru kawai yana kallonsu se ayanzu yayi magana, tahanyar faɗar "dady kubari ni zangaya muku yadda aka yi suka haɗu haryazo nan da ita domin agabana akayi komai.."to shikenan munajinka Aliyu gaya muna. Zama general aliyu yagyara yashiga basu labarin haduwarsu da Isseta har izuwa lokacinda maah tabawa najeeb amanarta har korarda Abba yayi mata sedai yaɓoye musu cewar Maah aljana ce ba mutinba abinda yace musu wata dattijawace wadda suma basu santaba maybe sunada wata alaƙa da Isseta ɗin shiyasa harta yanke hukuncin bawa najeeb ita.....yaƙarasa zancen yana duƙarda kanshi ƙasa.. Mukoma baya kaɗan masu karatu idan baku mantaba alokacinda maah tabawa najeeb amanar Isseta tace musu akwai abinda yadace tagaya musu kuma zata gaya musu tunda sun aminta Zasu zauna inuwa ɗaya tace dabasu amintaba tabbas bazata gaya musu ba daganan tashiga gaya musu wani rikitaccen al'amari wanda yagirgizasu gaba ɗayansu kuma alokacin bamu faɗi abinda suka tattauna ba, to wannan rikitaccen al'amarin shine aurenda aka ɗaurawa Isseta da mejo najeeb ɗin shine tagaya musu wanda ko alokacinda aka Ɗaura Auren bamu faɗi Sunan wanda aka Ɗaura Auren dashiba abinda kawai mukace yaron wannan alhajin dayazo neman auren to bakowa bane face najeeb kuma ita tasanda komai tunda Allah yabasu baiwar sanin abinda bamu saniba shine babban dalilinta nahaɗa najeeb da Isseta domin daga farko Nigar taso maidata hannun mahaifiyarta shine wurinda tace acan yadace ace Isseta tanacan amma ƙaddarar rayuwa takawota nan garin gombe, to dawannan Auren na barazata yashigo seta yanke hukunci bawa mijinta ita batareda waƴanda suka ɗaura auren suntashi haɗa suba, acewarta mijinta shine mafi dacewa daya kulada ita yanzu.....kunji abinda yafaru abaya ga wanda yamanta ze iya komawa baya page na 25 & 26 zegane minake nufi domin zega zancen maah alokacinda tahaɗa su kafin umaima takawosu garin Lagos.. Cigaban labarin Ajiyar zuciya duk wanda ke perlor yashiga saukewa domin kuwa wannan abun baƙaramin mamaki yabasuba musamman haduwar ma'auranta dakuma mamakin wannan matar data haɗasu kowacece ita ? Tunda batasan najeeb ba balle harta gane dashi aka Ɗaura Auren....dukkansu tambayar dake ransu kenan sedai kafin wani yasamu damaryinta tuni umaima tashafe musu ita azukatan su akaci gaba da abinda yatarasu. "Ajiyar zuciya alhaji Abubakar yasauke kamin yace "to yanzu dai tun da duk mefaruwa tafaru abinda zamuyi Ayanzu shine neman mafita domin kawo sauƙin abin, mafitar kuwa itace kazaɓi ɗaya acikinsu domin bazeyu kazauna dasu su biyu ba doline ɗaya zaka saka kazauna da ɗaya tunda ubansu ɗaya kamar yadda megarinsu yagaya muna....."gaskiya kam Hakan za'ayi zaka saki wannan daba iyayenta ne suka kawotaba kuma dama can ahakan aka tsara zaka saki ƙaramar kazauna da yayar, cewar dady...wani irin waro ido mejo Nejeeb yayi cikin tashin hankalinda ya bayyana ƙarara akan fuskarshi...kamin yayi magana alhaji Abubakar yace "ah'ah alhaji baza'ayi Hakanba ita wannan sun daɗe tare bakasan tun wani lokaci suke tareba kuma shi najeeb ɗin bakasan ra'ayinshiba abinda za'ayi za'abashi zaɓi ne yaɗauki ɗaya acikinsu idan kuwa wani abin na auratayya yataɓa shiga tsakaninsu da wannan ɗin tofa babu zancen yazauna da waccan doline ita ɗin zeɗauka se ahaƙura da hawwa'u tunda dukkansu abu ɗaya ne. "Hakane kam dady yafaɗa kafin yamaida dubanshi akan Najeeb yace "kagaya muna gaskiya kataɓa kwanciyar aure da wannan yarinyar??? Gaban general aliyu ne yafaɗi jin wannan tambayar menauyin gaske da akeyiwa aminin nashi domin yanada tabbacin baze amsataba, sedai begama zancen zucinshiba yaji cool voice ɗinshi yana faɗar "yes I have sex her time by time,,mun rigada mun zama Abu ɗaya nida ita, Hakan kawai yatsinci kanshi da fadar Hakan....! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 3 Page 59 & 60 "Ido general aliyu yazaro jin wannan kalaman na aminin nashi wanda yanada tabbacin bagaskiya bane, to miyasa yafiɗi Hakan? Kuma agaban duka iyayensu, kenan Hakan nanufin yakamuda soyayyar yarinyar ne? Yayiwa kasanshi tambayar da amsarta abayyane take...shi kuwa dady mutuwar zaune yayi babu abinda yake tunani Aranshi illa yoshe najeeb Yakoma marar kunya Hakan ? Ashe ze iya faɗar Hakan agabanshi? Su Hajiya mama mahakan abin yake agaresu domin gabaki ɗaya kalaman mejo sunsakasu shuck...fannin General faruk kam ba'amagana domin kafe mejo kawai yayi da ido yana kallo ko kiftawa babu, lallai tabbas labarin najeeb yakeji haryanzu begama saninshiba. Gabaki ɗaya kowa awurin yayi tsit bakajin motsin komai illa na'urorin lantarki dake aiki a perlor....Alhaji Abubakar ne kawai yasamu zarafin buɗe baki Shima cikin mamakin dabegama sakinshiba yace "shikenan zance yaƙare kutashi kuje zamu nemeku...ai yana rufe bakinshi mejo yamike tareda riƙo hannun maryama ze mikarda ita...da mamaki dady ke kallonshi kafin yace "inakuma zakaje da ita?? "Gida zan maidata, yafaɗa lokacinda yagama miƙarda ita tsaye. "Humm dady yasauke ajiyar zuciya kafin yace "ba'inda zakaje da ita anan gidan zata zauna harse iyayenta sunbaka ita dakansu tukunnah....ido mejo yaɗan zaro kamin yabuɗe baki zeyi magana kenan Alhaji Abubakar yace "kaga najeeb zancen alhaji Khamis gaskiya ne doline se iyayenta sunsan tana hannunka sa'annan zamu baka ita tunda kaga yanzu ai yayarta nagidan doline semunje can garinsu angaya musu abinda kefaruwa dakuma wadda kai kazaɓa kaga daganan seka saki waccan tukunnah kazo da wannan ɗin amma bazeyu kucigaba dazama atareba bayan dukkansu Aurensu nakanka...Hakane kam. Cewar dady. Ɗan cije lips ɗinshi naƙasa yayi kana yajuya kawai yahaura pert ɗinshi, general aliyu yatashi jiki asanyaye yabi bayanshi hakama general faruk...itakam mufeedah data dasƙare tinɗazu haryanzu bata motsaba. Hajiya mama ce tasauke ajiyar zuciya kana tamiƙe tare da riƙo hannun Isseta tace muje ƴata, suka kama hanyar pert ɗinta...Hajiya Umma ma nata ɗakin tanufa dukkansu zuciyoyinsu adagule da wannan mirɗaɗɗen al'amarin. Sukuwa su anty hawwa amarya sunacan pert ɗin da'aka ware musu sunashan kallo sam basusan wainarda ake toyawaba agidan... Mejo kuwa yanashiga perlor shi yazube akan kujera tare dafe kanshi dake tsananin sara mishi Yanajin wani irin kuna Aranshi, wai ace Kamarshi da girmanshi dawayonshi dakomai Dady zerika tallarshi sekace wani mace? Wai miyayiwa majaifin nashi dake mishi arin wannan abubuwanne? Kodai bashine yahaifeshiba? Yana cikin wannan tunanin yaji andafashi tabaya koda yaɗago yaga general aliyu akanshi, mayarda idonshi yayi yalumshe....zama general aliyu yayi adede lokacinda general faruk ma yashigo perlor. Cikin tausayi yake kallon aminin nashi domin yasan tabbas wannan abin da Dady yayi mishi ba daɗi kokaɗan, taya zakiyawa yaronka aure amma besaniba seda aka kawo matar gida tukunnah? Ko maryam inda ƙaddara bata haɗasu da Maah ba kenan bazesanda auren ba se ayau? Za'ace yasaki ɗaya yazauna da ɗaya sekace zamanin gaba'gaba suke ayanzu..ajiyar zuciya yasauke bayan yagama zancen zucin nashi yakwantarda murya kana yace "Najeeb I'm very sorry for that please 👏 nasan badaɗi sam amma karka saka wannan abin aranka inaso kaɗauka kalar taka ƙaddarar kenan, sa'annan kasani cewa iyayenmu sunwuce komai agaremu doline muyi musu biyayya akan duk wani hukunci dazasu zartar akanmu sekaga munsamu nasara arayuwarmu dan Allah karka ɗauki wannan al'amarin dazafi please.. "wannan gaskiya ne general aliyu yafaɗa mejo kayi haƙuri Kamaida komi ba komiba kaji friend, general faruk yafaɗa Shima cikin tausayin abokin nasu domin kobesan komaiba arayuwar mejo wannan abin kawai dayagani ayau yasan cewar akwai matsala. Ajiyar zuciya mejo najeeb yasauke kamin yabuɗe blue eyes ɗinshi yana kallonsu, abin mamaki kuma seyayi wani ɗan murmushin takaici kana yace "it's okay dama ba abinda nasaka araina Aliyu domin gata dady yayimun na ɗaura min aure da kyakkyawar mace kuma metausayina tun batasan wayeniba koda dady be auramin itaba dakaina zan nemeta na aura domin idan baka mantaba Aliyu aranarda mukaje Delta state Maryam tasadaukarda tata rayuwar taceci tawa, awannan lokaci ko namiji bakowanne ze iyayin abinda tayiba tindaga wannan lokaci nasakata acikin matanda nakeda burin aura..shiru yayi yana taune lips ɗinshi naƙasa ga dukkan alamu akwai abinda yake tunani. Muryar General aliyu ce takatse mishi tunin inda yake faɗar kamarya cikin matan dakakeda burin aura har mace nawa zaka aura mejo? Yajeho mishi wannan tambayar.....ɗan kallonshi yayi dagefen ido kafin yace "ɗaya kafin na haɗu da Maryam bayan na haɗu da ita kuma suka koma biyu.. "iKon Allah to wacece tabiyun? "Nima bansantaba amma inaso nasanta domin itace yarinyar data fara temakona amafalkin daya kasance gaskiya ne ba mafalkiba idan kaduba bayyanar Maah agareni hakan nanufin cewar Itama tabbas zata bayyana kuma zan aureta in sha Allah..."iKon Allah wannan gaskiya ne najeeb amma kuma inaso kasani abune wanda yake aɓoye Allah ya bayyanama amafalki kamar yadda Maah tafaɗa amma kasaka aranka balallaine dan maahh ta bayyana agareka ba ya kasance Itama wannan yarinyar tabayyana agareka kawai kayita addu'ar zaɓin Allah kuma zamu tayaka in sha Allah. "In sha Allah I'll do it, kafin kuma yace "please minene shawararku? banasan zaman Maryam agidannan koda kwana ɗaya ne kuma banason jayayya da dady akan zancen, yakasara zancen cikin damuwa. "To miyasa bakaso tazauna mejo? Inagafa kowanne irin zamane zatayi baze ɗauki lokaciba, sekuma yasaka dariya yace dan iska kodai abinda kagayawa su Dady ne kakeson maidawa gaskiya domin wlh Allah nasan ƙarya kikeyi ba abinda yataɓa shiga tsakaninku, kai kardai nayi ƙaryar nima namantada nakusa mugun gani last time maybe aranarne kayi ɓarnar, yakarasa zancen yana sheƙewa da dariya..wata muguwar harara mejo yabanka mishi kafin yace munafikin banza ina ruwanka..."ahh meda wuƙar yanzu miyasa bakaso tazauna anan ɗin?.. "Humm bazaku gane bane akwai matsala agidannan wadda bansan daga ina take faruwaba.."wacce irin matsala kuma? Cewar general aliyu.."Humm kaide bari abunma badaɗi wlh "nan mejo yabasu labarin matar dake leƙenshi Aban ɗaki dakuma kwartancin datayi mishi yana bacci, yaƙarasa maganar zuciyarshi na kuna cikin ɓacin rai ninafi tunanin bamutun bace ayanzu duba da yadda take ɓacewa lokaci ɗaya.. "Humm gaskiya kam da matsala indai Hakane mejo domin ko aljana ce haduwarsu da Maryam akwai haɗari acikinshi sabida naga abinda nagani da idona wanda kai baka ganshiba..nan general aliyu yabasu labarin tashin ciwon mejo agidan da Isseta take dakuma abinda yafaru na zuwan gimbiya mardiya....wani irin zaro ido general faruk yayi cikin mugun tashin hankali da mamaki yace "agabanka friend ? Kuma katashi daranka? Lallai Kanada ƙarfin zuciya wlh danine awurin sedai afitodani, yakarasa zancen yana share guminda yawanke mishi fuska. Shi kuwa mejo ko ajikinshi wani miskilin murmushi Mayayi Aranshi yace "that's good aikuwa yanzu ma nasamu damar barinta agidan kuma wlh koda bala'i a pert na zata riƙa kwanciya....shidai general aliyu yanacan yana dariyar general faruk yayinda mejo kezancen zucinshi har aka kira magarib sukashiga anan bathroom ɗin dake perlor mejo sukayo alwala kana sukafito tare da nufar masallaci.. Isseta na bedroom ɗin Hajiya mama zaune bayan ta gama sallar magarib tana tunanin wannan abubuwan dasuke faruwa da ita daga wannan se wancan Allah sarki amminta kotana ina ayanzu? Kotasamu lafiya? Allah dai yasa halima naziyartata kamar yadda umaima tagaya mata...tana cikin wannan tunanine tajiyo ana magana a Perlor, cikin mamaki take sauraren muryar juwaira domin kab ƴan gidansu bawanda bazata gane muryarshiba, batagama mamakin miyakawo juwaira garinba taji tana faɗar "Ummi wai dagaske ne wannan zancen da'ake faɗa agidannan? Dagaske ne yah najeeb aka aurawa mata har biyu kuma ciki hadda yayata? Innalillahi wa'inna ilaihiraji'un nashiga ukku ni juwaira taƙarasa zancen tana fashewa da kuka. "Cikin lallashi Ummi tace "haba juwaira mikikeyi Hakan please kiyi hakuri mana dama tunfarko dakika ɗauko soyayyar yah najeeb seda nahaneki badan komai ba sedan sanin waye yah najeeb yayanane nafiki sanin halayyarshi ciki da waje shiba irin sanarin dake kula mata bane sam yah najeeb mace bata gabanshi, amma baki yaddaba anan gidan ina gaya Miki mansura nashige mishi bako cewa tayi tana sonshiba shige mishin kawai datakeyi amma sekinga yadda yayi mata shegen dukan mutuwa kuma wlh cousin sister ɗinshi ce niba abinda zance Miki anan illa kiyi haƙuri.. "haƙuri Ummi wlh bazan haƙura ba bashegiyar yarinyar dazan barwa yah najeeb koda kuwa wannan yayarce tawa wlh bazan bar matashiba sabidashifa nabaro garinmu nazonan atunanin mutanen gidanmu duka gun dangin mamarmu naje domin mamar kawai nagayawa gaskiyar inda zanje Seyanzu kuma bayan sunzo sunganni nakoma a tutar babu?? Wlh sam bazeyuba.. "to shikenan tunda Hakan kika zaɓa nidai baruwana domin wlh bazaki jamun dukan banzaba agun yah najeeb..sunacikin wannan surutun Isseta taji sunyi shiru..Ashe Hajiya mama ce tashigo Perlor shiyasa sukabar zancen.......shigowa tayi ɗakin tasamu Isseta zaune inda tabarta murmushi tayi mata kana tace "Maryam kingama sallar? Eh nagama, Isseta tafaɗa kanta aƙasa...to shikenan zokiyi wanka sekici abinci kinji..to kawai Isseta tace tare da Miƙewa tabi bayan Hajiya mama takaita har bathroom tahaɗa mata ruwan wanka dakanta tare da zuba mata turarukan wanka masu gyaran jiki da daɗin ƙamshi kana tafice daga bathroom ɗin...sosai Isseta taji daɗin yadda matar kemata Hakan yasa tayi wankanta hankali kwance amma zuciyarta fall tunanin zantukan juwaira..bayan tafito tasamu wata abaya milk color ajiye akan gado tare da pant da bra duka sababbi ga dukkan alamu na ummi ne Hajiya mama taɗauko mata. Wurin mirror tanufa tagyara jikinta kana tasaka abayar kawai tare da zura hijabin datayi sallah domin pant da bra ɗin Ummi kam bazasu yimataba, ahakan tazauna bakin bed ɗin tana tunanuka dayawa gefe ɗaya tunanin juwaira takeyi gefe ɗaya kuma tunanin mejo Najeeb takeyi ko awanni hali yake domin tafahimci yanayinshi kamar ranshi amugun ɓace yake..ahakandai Hajiya mama tasake dawowa takawo mata abinci tafita, itako Isseta data buɗe kayan abincin sekawai ranta beyadda dataci abincinba kumadai dama batajin yunwa Hakan yasa taɗauki fruit ɗin dake kai kawai tasha.. Gombe Misalin ƙarfe 8:00pm Hajiya Hannah ce zaune tana wayada megidanta Alhaji Abdussalam cikin kunar Rai take bashi labarin duka da mama bintu tabata gameda zaman Isseta agidan babban abinda yafi tada mata hankali anan shine aurenda akace mlm Musa yaɗaurawa maryama kuma wai basusan angonba sabida yamaidata ƙasƙantaciya marar asali....tunda suka fara wayar alhaji Abdussalam ke sauraren ta yana jinjina girman uban giji daya ƙadartawa ƴar cikinshi irin wannan rayuwar kuma duk acikin kalaman Hajiya Hannah zancen wannan Auren ne yafi tsaya mishi arai, nisawa yayi kana yace "Hannah wannan matar dakikasa aka tsare adawo da ita cikin iyalanta kuma zankira general faruk ingaya mishi ɓatan maryama domin yanemi temakon jami'an tsaron ƙasar Nigeria wurinnemanta, kisani duk abinda yasamu maryama karmu zargi kowa sekamu mundaukota munkawo ƙasar da batada kowa se Allah kuma munkasa waiwayarta dudda Cewar ba'asan ranmu Hakan takasanceba muma kuwa bedace muɗora wani laifinba. dan shiru yayi Yanajin yadda zuciyarshi keƙuna akan wannan lamarin kafin yacigabada faɗar "abu ɗaya ne bemin daɗi ba shine aurarda maryama Hannah domin kuwa maryama nada mijinta tunzuwanta duniya aurene kawai ban ɗaura musuba kuma inda tabbacin kinsan Hakan sabida Hakan zanshigo Nigeria in sha Allah domin munemi kowaye aka ɗaurawa mata aure dashi yasakarmin ƴata, yana gama faɗar Hakan yayanke wayar yaname dafe zuciyarshi dayakejin kamar zata fashe sabida ƙunci.....da kallo Hajiya Hannah tabi wayar hannunta kamin ta'ajiye tana tunanin zantukan megidan nata tabbas yanada gaskiya acikin kalamanshi amma Hajiya tabawa itace selar komai Allah yasaka mata akan wannan matar.. Gidansu Isseta Abba kuwa tun da yafita bayan tafiyarsu Hajiya Hannah bekoma gidanshiba se cikin salamainin dare yayi biɗir biɗir dashi kamar wanda akatuno daga kabari sabida tashin hankali gabaki ɗaya ya hargitsa kanshi domin ya shiga firgici marar misaltuwa haƙiƙa yayi nadama yayi danasa nin korar maryama babu adadi...koda yashigo gidan mama bintu nazaune tsakiyar gidan Ita kaɗai tana lazimi, dagashi har ita bawanda yacewa kowa komai yashige ɗakinshi. Lagos Bayan sundawo daga masallacine general aliyu da general faruk sukatafi shikuwa yashigo domin basu baro masallacin ba seda aka yi sallar isha'i yana shigowa yawuce part ɗinshi domin besamu kowa a general parlor ba, cire kayan shi yayi zeshiga wanka kawai gabanshi yafaɗi Hakan kawai yashiga fargabar shiga wankan agidannan, shiru yayi yana tunanin abunyi har kusan ƙarfe 10:00pm yana zaune har Hajiya umma tashigo takawo mishi abincinshi tafita,,yana zaune yarasa tinanin ma dazeyi can Isseta tafaɗo mishi arai yafara tunanin yaza'ayi tazo part ɗinshi domin ya san idan tana ciki bawanda ze leƙashi Aban ɗaki to Amma Tayaya? Domin yanada tabbacin Hajiya mama bazata bari tazoba,,yana cikin wannan tunanin ne wata dubarar tazo mishi cikin Sauri yaɗauki wayarshi tare da Kiran Ummi tana ɗagawa yace tagayawa Maryam tazo takarɓi kayanta na sakawa daya ɗauko mata amma suzo tare daga Hakan ya kashe wayar. Miƙewa Ummi tayi tacewa juwaira ina zuwa daga Hakan tanufi bedroom ɗin Hajiya mama koda tashiga Isseta na kwance akan gado hajiya mama nagefenta tana lazimi, sallama tayi tukunnah ta isarwa da Hajiya mama saƙon yah najeeb. Hajiya mama batakawo komai arantaba tacewa Isseta tatashi suje.....itako kamar Jira takeyi tamiƙe sanyeda hijab ɗinta tabiyo Ummi suna fitowa perlor sukayi ido huɗu itada juwaira dake zaune...wani irin miƙewa juwaira tayi tare da zaro duka idanunta tace Isseta....! Autar alheri ✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 4 Page 61 & 62 "Itama Isseta kallon nata takeyi ido cikin ido...cikin mugun mamaki juwaira tace "dama Isseta kina raye baki mutuba?? Tayi mata tambayar kamar wata zararriya. "Au tambaya kikeyi koneman sani?🤨 Cewar Isseta cikin renin hankali, kafin tagyara tsayuwar ta tace "dama tunanin dakukeyi kenan? Namutu? Humm to idan ma mafalki kukeyi kufalka juwaira domin kuwa maryama tana Raye cikin ƙoshin lafiya tare da ingaccen farin ciki Danake samu daga mijina kuma abin alfaharina, taƙarsa maganar tana sakin wani shi'umin murmushi wanda kallo ɗaya zakayi mata kasan cewar da biyu tayi wannan mlaganar...ido juwaira taƙura mata ko kiftawa babu yayinda ilahirin jikinta rawa yakeyi amma takasa cewar komai daganin yadda bakinta ke rawa kasan magana takesonyi amma tashin hankali yahanata muɗe bakin ballema tace wani abun Ummi jiyotayi dasauri tana kallon Isseta cikin mamaki Itama tace "Maryam musah gombe dama kece? Ɗan murmushi Isseta tayi kana tace nice Maryam Khamis sahabi naga baki ganeni bane shiyasa banyi Miki magana ba amma koni nayi mamakin ganinki dama nanne gidanku? "Nanne kuwa Maryam Ashe dai haryanzu Sunan Isseta bemutuba ana faɗar shi, tafaɗa cikin farin cikin ganin Isseta domin dama Ummi da juwaira a school ne suka haɗu harsuka fara ƙawance kuma juwaira da Isseta amakaranta ɗaya sukayi secondary school agarin Rimi boding school kuma Ummi ma acan tayi karatun shiyasa sukasan juna. ƙawance kuma da'akeyi tsakanin juwaira da Ummi alokacin suna school da Isseta Ummi tasoyin ƙawance da halima dataga basada ra'ayi da ƙawancen ne yasa tayi accept ɗin juwaira dake shigemata dan suyi ƙawance shiyasa suka zama ƙawaye.. Cikin farin ciki Ummi tace Maryam ina halima Attahir gombe? "Tana'nan lafiya qalau Maryam. Humm iKon Allah kenan dama kece matar yah najeeb? "Yeah nice kuwa, Isseta tafaɗa tanayin wani farfar da manyan idanuwanta. Wani irin tarine yasarƙe juwaira cikin mugun sabon tashin hankali take nuna Isseta dayatsa cikin rawar murya tace "matar yah najeeb?? Kuma Isseta?? Inaaa wlh sam bazeyuba ƙaryane wlh baki Isaba Isseta narantse da Allah idan kin isa shegiya nake mafalkina? Cikar burina farin cikina duk kirusamun? Ai wlh kinsha ƙary...kafin tarufe bakinta Isseta tazo gabanta tare da ɗaukar yatsarta taɗora akan lips ɗinta tace "shiiiiii relax juwaira relax mana duk wannan tada jijiyar wuyan naminene? Duk akan mace ɗaya da mijinta? Mijinda bekosan kinayiba? Haba ƴammata Karki bada mata mana, kizama me class kijira naki rabon yazo domin najeebullah yamiki nisa shiɗin mallakin maryama ne kuma kisani tunda yazama mallakin maryama yaharamta agareki sabida baki isa fatanyar datayi noma agonata ba kema tanoma taki gonar sam bazeyuba bakeba duk wata akuya marar class najeebullah yayi mata nisa tamkar nisan sama da ƙasa, taƙarasa zancen tana sakin wani shi'umin murmushi...hannu juwaira taɗaga zata mari Isseta cikin sauri ummi tariƙe hannun tana faɗar"marin matar yayana kuma agabana juwaira? Haba kema kinsan bazeyuba, tafaɗa cikin ɓacin rai tanayin jifada hannun juwaira. Murmushi Isseta tayi kana tace "barta maryam barta tajawa kanta bala'i, tareda watsawa juwairar wani mugun kallon gargaɗi...baki Ummi tabuɗe zatayi magana kenan wayarta taɗauki ƙara koda taduba Taga yayan nata ne cikin sauri tace please anty Maryam muje Kinga yah najeeb nakira wlh inbamuyi sauri ba duka zansha domin masan kekam bazeyiwa sarauniyarshi komaiba, tafaɗa tareda kamo hannun Isseta suka bar perlor...wani irin kukane yasuɓuce wa juwaira wanda yazo mata tindaga zuciya cikin sauri tatoshe bakinta tare da rugawa aguje bedroom ɗin Ummi. Su ummi kuwa suna fitowa suka samu Hajiya Umma da yah munir da sajad a general parlor suna zaune Hajiya Umma nabasu labarin abinda yafaru, Ummi ce tace yah munir yah sajad inawuninku kundawo lafiya? Domin ita Ummi baruwanta kowa natane acikin yayun nata Sam batada abokin hamayya duddako sajad datakebi..atare suka amsa mata suna kallon Isseta dake gefenta, suna yaba tsantsar kyawun yarinyar wanda duk baƙin cikin mutun be isa yakushetaba... ahankali tabuɗe baki cikin sexy voice ɗinta tace "inawuninku. "Wow Masha allah wannan itace amaryar yah najeeb? Cewar sajad batareda ya amsa gaisuwartaba. "Eh itace cewar Ummi. "Wow wlh yah najeeb yayi mugun dace gaskiya ze huta awurinna..saurin haɗiye sauran maganarshi yayi sabida tunowa da yayi Hajiya Umma nawurin bedace yayi irin wannan maganarba... shikuwa Munir cewa yayi kawai "lafiya qalau antyn mu yabaƙunta? Kafin tabashi amsa Hajiya Umma tace wannan kam ba baƙuwa bace sedai idan agareku take baƙuwa amma kam agun mijin nata ƴar gidace. "Au ba'itace aka kawo yau ba?? Sajad yatambaya cikin mamaki. "Eh wadda aka kawo yau tana pert ɗin baƙi itada family ta dasuka kawota inagama gobe Zasu wuce wannan kam itace takawo kanta. Tana gama faɗar Hakan seta ɗora da faɗar inazaku Hakan? "Ajiyar zuciya Ummi tasauke kana tace zan rakata gun yah najeeb ne? "Tofa mizatayi acan? "Shine yace nakirata takarɓi kayanta Hajiya Umma, Ummi tafaɗa cikin ƙosawa da tambayoyin nata.. "to kajimun marar kunyan yaro Humm jekigaya masa cewar nace tana zuwa Ummi..to kawai Ummi tace Badan tasoba tahaura Saman domin isarda saƙon Hajiya Umma gabanta na dukan tara tara domin Allah yasani tana tsoron yayan nata....koda taje yana bedroom ɗinshi Hakan yasa tayi sallama ya amsa yana faɗar sushigo kawai...cikin rawar murya Ummi ta isar mishida saƙon Hajiya Umma. Ga mamakin Ummi setaji yace "okay kawai daga Hakan beƙara maganaba, Hakan yasa tafito dasauri tana hamdala....koda tasauko perlor bataga Hajiya Umma da Isseta ba su yah munir kawai tasamu batace komaiba tanufi pert ɗin Hajiya mama. Itako Hajiya Umma lokacinda tace ummi taje tagayawa mejo Isseta tana zuwa Ummi naɗagawa tamike tare da jan Isseta zuwa bedroom ɗinta, bayan sun shiga tazaunarda ita bakin gado kana taɗauko mata haɗin kindirmon nono mesanyi tabata, kana tazauna tanayiwa Isseta fira jefi jefi kusan minti 10 kafin tamiƙe tacewa Isseta tajirata tana zuwa..to kawai Isseta tace mata, bayan tafita Isseta ta'ajiye nonon tabi ɗakin kallo komai tsab Masha allah, domin sosai tayabawa tsabtar iyayen mijin nata, tana nan zaune kusan awa biyu Hajiya Umma batadawo ba harta fara jin bacci amma shiru bata dawoba ga dukkan alamu ma tamanta da itane. Kuma sosai hankalinta yaki kwanciya akan kiranda mejo najeeb kemata gabaki ɗaya hankalinta Yakoma kanshi Sam takasa samun nutsuwa tazauna, Hakan yasa tamiƙe ahankali tafito daga bedroom ɗin Hajiya Umma tanufi general parlor nanma ba kowa sekawai tanufi sama inda taga Ummi tabi alokacinda Hajiya Umma tace tagayawa mejo tanazuwa. Ahankali take taka matattakalar benen harta ƙarasa perlor shi inda tasamu bakowa domin shiyana cikin bedroom ɗinshi da kallo tabi perlor tana yaba yadda yatsaru aranta kusan minti 2 tana tsaye a Perlor kamar daga sama Taga giftawar mutun cikin mamaki tabi bayan kowaye da kallo domin ga dukkan alamu shigowane za'ayi akaganta tsaye shiyasa aka juya...bata gama tantance kowaye ba mejo yafito da bedroom ɗin nashi sanyeda boxes domin Shima motsi yaji shiyasa yafito, ganinta tsaye tana kallon hanyar barin perlor yasa yakaraso inda take tare da dafa shoulder ɗinta...aɗan razane tajiyo tana kallon wanda yadafata, ganinshi atsaye yatsareta da mayun idanunshi yasa tayi saurin yi ƙasa danata...shikuwa kallonta kawai yakeyi ko kiftawa babu kusan minti 4 kafin yariƙo hannunta kawai suka koma bedroom ɗinshi. Sedai abinda yabawa Isseta mamaki shine suna shiga yawuce da ita bathroom domin wanka yakesonyi sosai itace kawai yatsaya jira..bata gama mamakinshiba Taga yashiga haɗa ruwan wanka a bath, itadai tana gefe tana kallonshi, haryagama haɗawa kana yadawo yasakawa ƙofar key. cikin mamaki Isseta ke kallonshi batayi auneba taji yayi sama da ita secikin bath ɗin daga ita harkayan jikinta. Ido tazaro tare da buɗe baki zatayi ihu yayi saurin rufe mata bakin tahanyar saka nashi acikin nata...ai atake ihun Yakoma Tayi ɗib kamar ruwa yacita tana zare ido...shikuwa ganin tayi laƙwas babu bakin magana yasa yafara bata wani ɗan iskan zazzafan kiss cikin wani irin salo wanda shikanshi besan ya'akayi yayishiba. aiko atake yakashewa Isseta jiki tayi laƙwas ajikinshi ganin Hakan yasa mejo cikin dabara yafara saɓule mata kayan jikinta ahankali dama abayar data saka zip ne da'ita agaba aiko cikin sauƙi yasamu nasarar zameta atake abinda yakeso daburin gani suka bayyana domin babu bra babu pant ajikinta 🫣 Mejo nayin tozali da abubuwan marmarinshi yashiga sauke ajiyar zuciya cikin sauri yaɗauki hannunshi dake karkarwa yaɗora akanshi, aiko sukaja nunfashi atare kamin yashiga shafarsu cikin wani sihirtaccen salo yana murza jajayen nipples ɗinta, wanda yasa Isseta banƙarewa dasauri tafidda bakinta cikin nashi tana faɗar "oshhhh yah najeeb kabari please ahhhh. wannan ihun da Isseta tayi baƙaramin tasiri yayiba wurin ƙara durmuyarda mejo cikin Mayen buƙatuwa yaɗora bakinshi akan nipples ɗinta ɗaya yasaka hannu yana murza ɗaya yayi ƙasa da ɗaya hanunshi yana shafa cibiyarta zuwa cinyoyinta. Wani irin banƙarewa Isseta tayi tare da dafe kanshi tana turomai manyan breast ɗin nata cikin wani irin ɗan iskan sexy voice take faɗar, "wayyoo Allah yah najeeb washhh ahhhhh yah najeeb uhmm oshhhh yah najeeb ahhhhh...shiko gabaki ɗaya tarikirkita mishi lissafi wani irin abu yakeji namishi yawo ajiki idan wannan sexy sound ɗin nata yadoki dodon kunnenshi gabaki ɗaya ya ƙarasa rikicewa cikin harhaɗa magana yake buɗa baki daƙyar yana amsa mata, idan takira sunanshi cikin Mayen daɗi yake cewa "ye, yes Maryam, yes ohhh, uhmm sweet life ohh god Maryam are you in joy?? Ohhh Maryam I love your bigger breast it's so sweet my maryam ahhh....Itama dai anata ɓangaren Hakan abin yake domin gabaki ɗaya mejo yagigitarda yarinyar maahhh🫣🫣 sosai yake tsotse albarkatun ƙirjinta yana tanɗe duk wata baiwa dake taredasu..kasa yarinƙayi da haninshi haryanzo killataccen muhallinta wanda besan lokacinda yasauke hannunshi wurinba, Hakan yasa suka zabura atare, ita jin yataɓa inda wani mahaluki betaɓa kai hannunshi ba aduniya,,,shikuwa jin wata irin ni'ima dake fita awurin dudda kasan cewarsu cikin ruwan wanka Hakan behana santsin ni'imar tata bayyanaba gawurin a aske se ƴar yaloluwar sumarda takwanta Akai gwanin birgewa. wani irin Nishi mejo yayi tare da ɗora yatsarshi biyu awurin yana mulmulawa, wanda yasaka Isseta sakin wata ƴar ƙara tana matse ƙafafunta tareda hanunshi saboda wani irin abu dataji yana mata yawo ta ko'ina acikin jikinta. Ƙarar datayi kuwa taƙarasa yamutsa ƙwaƙwalwar mejo Hakan yasa yamiƙe tsaye dasauri yafito daga cikin bath ɗin tare da ɗaukota kamar yaɗauko jaririya yabuɗe ƙofar bathroom ɗin suka fice batareda sunyi wankanba kowannensu sintirr🙈 Akan bed akwantarda ita jikina rawa yahaura kan bed ɗin Shima yana ƙarewa kyakkyawar surar jikinta kallo yana sauke numfashi, kamin yasaka hannu yabuɗe sawunta sosai yadda zesamu damar ganin fadarta, aiko yayi tozali da wurin yana ƙyalli ni'ima sefita takeyi acikin pick color ɗin killatacciyar hanyarta....wani irin yawu yahaɗiye tare da yi sama yadora duka hannayenshi akan nipples ɗinta yana murzasu cikin so da begensu kafin yarinƙa kissing ɗin duk inda yaci karo dashi ajikinta haryazo cibiyarta inda yaƙarayi ƙasa dakanshi, babu zato babu tsammani Isseta taji saukar tongue ɗinshi cikin fadarta yanayiwa warin wani irin rikitaccen salo metafiya da imanin wanda akeyiwashi. Ai wani irin zillo Isseta tayi tana ɗago ƙugunta zata hankaɗashi sabida abinda taji yana zuƙo mata wanda bata taɓa jiba arayuwarta kotayi tunanin anaji...cikin sauri mejo yaɗauke ɗaya hannunshi dake kan nipple ɗinta yadafe mararta dashi inda yabar daya yana murza mata nipple ɗin ɗaya, dagacan ƙasa kuwa serikita yar mutane yakeyi dasalonshi inda yake laso duk wani lungu dake cikin fadamarta yana tsotsewa...sosai jikin Isseta yaɗauki karkarwa inda tafara ihu sama sama tana sambatu tare da ƙara buɗe mishi ƙafarta yadda zeji daɗin tsotse wurin dakyau, tana faɗar "ohhhh yah najeeb wayyoo Allah naaaa wayyooo daɗi ahhhhhhh yah najeeb wani abun kake mun aciki please kadena ahhhhhh daɗi yah najeeb wayyoo maaahhh zan mutu zanyi fitsari please kabari oshhhh nashiga ukku yah najeeb ahhhhh Hakan Isseta ke ihun daɗi tana faɗar yadena kuma tana ƙara danna kanshi wurin😱🏃‍♀️ Shi kuwa gabaki ɗaya tadabirtashi inbanda talɗeta babu abinda yakeyi bashi yabartaba Seda yaga tayi release inda yarinƙa yimai feshi kamar ankunna panpo jikinta ko ina yana rawa kamar mazari duk ta fice hayyacinta kamar zata suma....seda yaga Tagama fidda abinda bata taɓa sanin yadda yake fita ajikin maceba kana yaɗaga ta Yakoma gefe yana kallonta batareda yaƙara taɓata ba domin ganin yakeyi idan yacigaba da taɓa ta to tabbas ze iya yin sex ɗinta ayanzu wanda shikuwa bayon Hakan tafaru agidan dama ace lokacinda tana wancan gidanne ita kaɗai...kusan minti 10 suna ahakan seda Isseta Tagama dawowa hayyacinta tukunnah tajuya tana kallonshi Taga yanaɗe jikinshi wuri ɗaya yana rawar sanyi hannushi akan mararshi...wani abun taji aranta domin tagano abinda yasakashi cikin wannan yanayin, idonta tarufe daƙarfi dudda cewar tanajin kunyarshi kuma bayanzu taso sakewa dashiba amma ba yadda zatayi doline tadaure tabawa mijinta kulawa Kodan kwaratan yayunta dake harinshi karsu samu damar shiga gonarta,,ai wannan tunanin Nazo mata tayi wata irin miƙewa domin tama mantada babu kaya ajikinta Hakan taɗale jikin mejo kamar wata kwaɗɗanya (ohh niƴasu su maryama duk kishinne Hakan?🤔) Buɗe blue eyes ɗinshi yayi dasauri jinta akan jininshi begama tinanin abinda yakawotaba kawai yaji harsheta acikin kunnuwanshi tana lasa tare da huramai iskar bakinta aciki wanda yayi sanadiyar Miƙewar duk wata suma dake jikinshi, sosai take salar kunnenshi ɗaya tana sosa mishi ɗaya da yatsarta, taɗauki lokaci tana mishi Hakan kafin tafara lasar wuyanshi zuwa ƙirjinshi dake cikeda kwantacciyar suma tayi lifff,,,,Nishi kawai mejo keyi yana shafa bayanta cikin zuciyarshi kuwa fall mamakinta, yana cikin wannan yanayinne yaji saukar bakinta akan nipples ɗinshi tasaka ɗaya abaki tana murza ɗaya....wani irin banƙarewa mejo yayi yana wani ɗan iskan shan yaji yana shiɗewa sabida sosai abin yashigeshi, ga mejo ɗinshi sewani haniniya takeyi tana Harbin iska tacika tayi famm...itakuwa Isseta sosai take mishi salon datakega zetafi dashi tana ɗan cicciza Nipples ɗin nashi ahankali tana murza mishi ɗaya, yayinda ɗaya hannunta keyawo sosai ajikinshi harzuwa cinyoyinshi....tajima tana mishi Hakan kafin taɗauke bakinta daga kan nipple ɗinshi tamaye gurbinshi da hannunta seya kasance duka hannunta biyu ke murza nipples ɗinshi yayinda tafarayi ƙasa da kanta Itama tana kissing ɗin duk inda taci karo dashi ajikinshi hartazo cibiyarshi tasaka harshenta aciki tana lailayawa tana lasarta....mejo kuwa banƙarewa kawai yakeyi yana nishi da gurnini kamar wani Zaki. Ƙasa Isseta taƙarayi da bakinta hartazo cinyoyinshi tafara lasarsu tana mishi tafiyar tsutsa atsakanin cinyoyinshi da penis ɗinshi tana karkaɗa harshenta awurin...wanda yasa mejo sakin ihunda beshirya ba yana faɗar "ohhhh yes Maryam ahhhhh so sweet washhhhh, ihun yakeyi Yana banƙarewa yayinda hajiyar keta haniniya tana tsallenson ataɓata amma Isseta tayi kamar bata gantaba Sema ƙasa data sakeyi tazo Dede 2 ball ɗinshi tasauke bakinta awurin tareda kamasu tashiga tsotsa tana ballatsosu kamar tasamu sweet....ido mejo Nejeeb yazaro yana toshe bakinshi da duka hannayenshi biyu sabida wani irin abu dayakeji yana taso mishi wanda besan daga ina yake zuwaba...itakam Isseta sosai take shan waƴannan twins ɗin kafin tazura harsheta tanabin jikin mejo ɗinshi tana lasa tana mishi tafiyar tsutsa akai...inbanda karkara babu abinda jikin mejo keyi kafin yaware duka idonshi akan Isseta domin bada zatoba bada tsammani ba kawai yaki saukar tongue ɗinta akan kaciyarshi tana zagayata tana lasar jijiyar dake gefen wurin.. abinda yake mutuwarso Aranshi idan yaji friend's ɗinshi na labari sedai baya nunawa sabida miskilancin shi segaya yau anayimasa azahiri, begama dawowa daga wannan shuck ɗin daɗin da Isseta tasakashi scikinba yaji tasauke bakinta duka tafara zuƙarshi tana mishi tsotsar lollipop seta tara yawu abakinta kana taturata sosai cikin bakinta ta fitar tana zuwa dawowa da bakinta awurin....wani irin banƙarewa mejo najeeb yayi tare da sakin bakinshi babu shiri yana haɗar "wayyooo daɗinaaa wayyooo Maryam ahhhhhh daɗi Maryam waya,,waya,,,waya koya Miki??? Ahhhhhh so sweet Maryam so sweet ohhhhh sheath babyyyy so sweet ahhhhh wayyoo daɗi my sweet life, ohhhhhh my god please don't maryama don't don't stop baby gooo ahhhhh Maryam Zaki zautani oohhhwshhhh daɗiiiii yafaɗa yana ƙara danna kanta ajikin mejo ɗin tashi yana ihun da shikanshi besan miyake faɗa ba kusam minti 15 se mazari yakeyi yana sambatu gaba ɗaya Maryam yau tawanke mishi allonshi.. Wannan matarce dake shigowa gun mejo kwartanci kota leƙashi muddin yana gidan koyanzu itace tadawo domin ɗazuma itace zata shigo Taga Isseta atsaye doli Takoma sedai wannan shigowar datayi tazame mata me mugun muni a rayuwarta domin kuwa tana sawo kai perlor nashi, shiko yana tsandara wani irin ihu domin gab yakedayin release yana faɗar "daɗi zekasheni maryam wayyoo Allah Karki Dena please shuck mee very soft sweet life ahhhhh wayyoo daɗi Maryam zan mutu wayyoo Maryam bazan barkiba wlh bazan barkiba koda zanrasa raina ketawace Maryam ketawace nikaɗai ahhhhhhh my penisss ohhhh shuck shuck her Maryam don't stop Daɗi daɗiiiii sosai maryammm yafaɗa daƙarfi yana riƙe kam Isseta jikinshi ko ina yana karkarwa yashiga yimata ɓarin madara....ai wani irin waro ido tayi domin duk atunaninta sex ne sukeyi Hakan yasa taɗora hannu aka tana rushewa da kuka tafita daga pert ɗin nashi abirkice....wani irin shi'umin murmushi gimbiya mardiya dake zaune perlor tayi domin babu wanda zeganta balle ita wannan matar taganta....! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 4 Page 63 & 64 "Seda Taga tabar wurin tukunnah Itama taɓace warta kamar bata zauna a wurinba....acikin ɗakin kuwa seda yagama juye abinda kejikinshi tukunnah Yakoma gefe yana sauke numfashi yana kallonta da blue eyes ɗinshi seya lumshesu yaƙara waresu Yana kallonta Yanajin wani irin abu naƙara fisgsrshi gareta zuciyarshi nabugawa sama sama shidai bazece son Maryam yakeyiba kuma bazece baya sontaba amma yasani cewa tanada wani irin girma da mahimmanci azuciyarshi, sunjima ahakan kafin yamiƙe tsaye yasaka hannu yaɗauketa kawai suka koma bathroom ɗin dakanshi yashiga yimusu wanka kala Isseta na kare jikinta bataso hartasaki jiki yayi mata sosai inda awurin wankanma Nashanunta suntabbatar da wankan yau dabanne dana kullun domin kam sun jagwalgwalu dakyar tasamu yabarta yayi musu wankan, bayan yagama yace tayi natsarki yaga idan ta iya...harara Isseta tadoka mishi aƙasan ido aranta tace ban iyaba tunda jahilaceni bantaɓa leƙa isilamiyya ba..shiko yana lurada ita amma yayi mata banza, harseda Tagama wankan tsarki akan idonshi tukunnah Shima yayi nashi yaɗauketa suka fito...da kanshi yaɗauko man shafawarshi yashafa musu kana yafesa musu Mayen turarenshi mesanyin daɗi daratsa zuciya kana yakwantarda ita akan bed ɗin Shima yakwanta....cikin mamaki Isseta ke kallonshi ganin yadda ya kwantar dasu dukkansu babu me komai ajiki dagasu se fatar jikinsu,,ganin nufinshi ahakan Zasu kwantane yasa tabuɗe baki ahankali cikin sexy voice ɗinta tace "please yah najeeb kayana..saurin rufe mata baki yayi yana ƙara janta ajikinshi, Shima ahankali yace"bakida wasu kaya agidannan kawai sabida kizone nakiraki, ɗan shiru yayi kana yace kuma kisani koda akwaisu bazaki sakasuba muddin atare zamuyi bacci domin banasan jin komai ajikinki, yana magana yana shafar gadon bayanta zuwa Mazaunanta masu masifar laushi yana lumshe blue eyes ɗinshi...ajiyar zuciya kawai Isseta tasauke batasake cemishi komai ba kusan minti 10 yana yamutsa matasu yana ƙara matseta kamar zemaidata ciki, kafin taji saukar cool voice ɗinshi acikin kunnenta yana faɗar "thank you so much maryam thank for giving me happened thank you so very much my wife. Yafaɗa yana manna mata kiss akan sumar kanta, can kuma setaji yace "I love your sweet body Maryam ohhh I really love it please Karki riƙayin Nisa Dani kinji wife....Isseta dai tanajinshi batace komaiba domin kala manshi suna bata mamaki wani lokacin jidai yadda yayiwa babanshi karyar wai yana sex ɗinta koyoshe yayi Hakan oho mishi...tanacikin wannan tunanin taji yace "ohhh my sweet life answer me question please, waya koyamiki abinda kika yimun yanzu? Duk kika zautar Dani ohhh washhh Allahnaa Harkinsa natunaa Maryam jifa yadda joystick ɗinki Takoma yafaɗa yana ɗora hannunta akan penis ɗinshi dake tokarar mararta..."ya salamm Isseta tafaɗa aɗan razane tanajanye hannunta dasauri, aranta tana faɗar yoshe wannan mutumin yazama Hakan.(nikuwa nace turanarda kika ɗanɗana mishi zumarki💃) jintajanye hannunta dasauri kuma bata bashi amsaba yasa yaƙara matseta da kyau ajikinshi kamin yace "ohh Maryam Inason Hakan sosai Inason shucking dudda bantaɓa sanin ya yakeba se ayau amma inaso har cikin raina please kiriƙa yimun Karki Dena kinji Maryam ohh yess baby, yafaɗa tareda matseta sosai... ahankali iseta taɗago idonta takalleshi kafin tasaki ɗan murmushi aranta tace naga alama ai shiyasa duk kazauce kana ihu kamar wani yaro...ido mejo Nejeeb yazaro domin Isseta taɗauka acikin ranta tayi zancen batasan afili tayishiba, baki buɗe yake kallonta ashe dama tana magana Hakan? Humm afili kuma seyace "au really?? Dama ihu nakeyi? Yatambaya yana kallonta...dasauri tatoshe bakinta tana zare ido domin sam batasan maganar tafito filiba..shikuwa seyace "ohhh Maryam aidoline nayi ihu bakinsa minakejibane please kiyita yimun nafiso nayita yimiki ihun daɗiii kinji my sweet life, yaƙarasa maganar tareda Jan kalmar daɗin yana manna mata kiss akunne wanda yasa Isseta zabura da ƙarfi tana ƙara shigewa jikinshi....murmushi yayi Shima yaƙara riƙeta sosai tare da jaamusu blanket....asuba tagari amarya da ango. Afannin su anty hawwa kuwa zaune suke perlor part ɗinda aka saukesu bayan sungama cin abuncin dare suna fira...Mamansu yah balah ta kalli wata mata da'ake kira jimmala ƙanwar iyya hassi ce tace "jimmala nifa inaga kamar akwai matsala agidannan. "Matsala kuma maman balah wacce iri? Gaya anbamu wuri me kyau abinci me kyau gakuma kayan more rayuwa kuma kice akwai matsala? "Humm jimmala kenan nikam Hakan kamar nagani domin kuwa ɗazu bakiga wasu samari sunshigo gidannan ba masu Kamada ƴaƴan larabawa?? "Eh nagansu kuwa.. "yawwa to bakiga yadda suka shigo ba kowannensu abirgice fuska babu walwala kuma bayan sunshigo anyita maganganu sama sama agidan kafin kiji komai yalafa.. "eh tabbas hakane.. "yawwa kuma kinaga matan gidan tunda aka kawomu nan bawadda taƙara leƙomu balle sunemi surukartar tasu haryanzo sedai susaka akawo muna abinci, ke dudda zuwaira bata dawo wurinmuba tinɗazu fa.. "Kumafa hakane maman balah amma bakisaniba ko wani abunne yaɗauke musu hankali. "To Allah yasa daga Hakan suka gabada firarsu. Daga cikin ɗaki kuwa zubaida da jidda ne zaune jidda banawa zubaida labarin tambayoyin da anty zuwaira tayi mata dakuma yadda tayi alokacinda tagaya mata cewar anty hawwa ce a matyar...sosai zubaida tayi mamaki kuma taɗora ayar tambaya akan antyn tasu sabida tafi jidda hankali, sunjima sosai suna fira akan zuwaira da mutanen gidan kafin bacci yayi awun gaba dasu. Anty hawwa kuwa nasu ɗakin ɗaya itada anty bilki su sunacan ko ajikinsu sam duk abinda kefaruwa agidan basu saniba sabida sheƙe ayarsu dasukeyine kawai gabansu..koyanzu kwance suke akan bed atare kowannensu sikitir suna aikata baɗalarsu domin sosai anty bilki keshayarda anty hawwa daɗi tana tsotse mata komai ajikinta yadda zataji daɗi tazauce aiko tayi nasara domin ihu kawai anty hawwa keyi tana ƙara buɗe ƙafa duk tagigice, sunjima suna abu ɗaya inda Itama tayiwa anty bilki kamar yadda tayi mata seda suka samu nutsuwar da sukeso kana suka kwanta maƙale da juna kamar wasu mata da miji suna kewar baƙuwarsu ta dare wadda basusan ko waceceba. Aɓangaren zuwaira ma Hakan takwana kuka tana saƙawa rayuwarta abinda takeganin shine mafita agareta har inda garin Allah yawaye..domin itadai ummi dataga kukan juwairar yayi yawa komawarta tayi bedroom ɗin Hajiya mama mayi kwanciyarta tabar mata nata.. Washe gari Bayan najeeb yadawo daga sallar asuba yasamu akwati akan kadonshi cikin mamaki yake kallon akwatin amma betaɓa ba, yana tsaye yana kallo kawai yaga umaima tashigo ɗakin bewani tsorata ba tunda yarigada yasanta, cikin girmamawa yagaidata...bayan ta amsa take gaya mishi kayan maryama ne dake wancan gidan taɗauko mata kuma idan tatashi tayi sallah zata tafi da ita gun maah amma bazata jimaba zata mayarda ita kafin azzahar in sha Allah... ɗan ɓata rai yayi alamar beson atafi da ita amma dai bece komaiba ba, Hakan yasa umaima tashiga rarrashin shi seda Taga yasaki ranshi tukunnah tabarshi..Anan Shima yake gaya mata zayi tafiya zuwa South Africa yau ɗinnan 12:00pm jirginsu zetashi.....addu'a sosai umaima tayi mishi nafatan nasara kana tace zata gayawa gimbiya mardiya tarakasu domin ita akwai inda zata kai Maryam...godiya kawai yayi mata amma betambayi wacece gimbiya mardiya ba domin yaji labarinta abakin general aliyu..haka dai umaima tayi mishi sallama tatafi. Bayan tafiyar umaima ne yatada Isseta yace taje tayi sallah... baki taɗan turo gaba kana tace "ni nayi sallah harma wanka nayi da brush..da mamaki yace to dawanne kaya kikayi sallah? Batace mishi komaiba taɗaga blanket ɗin datake ciki...anan yaga jallabiyarshi ajikinta. Murmushi kawai yayi yana girgiza kanshi kamin yamiƙarda ita zaune yabata labarin yadda sukayi da umaima yanzu akan ɗaukarta dazatayi kana yagaya mata tafiyar dazasuyi suma. Sosai Isseta ta ɓata rai akan tafiyarda mejo zeyi domin Bata damuda tafiyar da umaima zatayi da itaba sabida tasan zata maidata amma bataso mejo yayi nisa da ita ayanzu....ganin yadda tayine yasa yajanyota jikinshi tare da ɗora kanta afaffaɗan ƙirjinshi yana shafa sumarta harzuwa gadon bayanta, bakinshi yakawo Dede kunnenta cikin cool voice ɗinshi yace "minene na damuwar Maryam? Kobakyaso natafine? Yatambayeta cikin rarrashi..Kaita girgiza mishi alamar "eh... Ɗan cije lips ɗinshi naƙasa yayi kana yace "ayya sorry my sweet life Nima banaso naje sedai ba yadda zanyi domin akwai ƙullallen al'amari acikin wannan zancen na ƴan South Africa shiyasa doline inje, anan yabata labarin duk abinda yafaru akan wannan lamarin tindaga zuwansu Nigar har kawo yanzu....kana yaɗora da faɗin amma idan matata bataso senayi zamana,,yaƙarasa zancen yana sakar mata kiss. Dassuri Isseta tace "ah'ah banaso kazauna gara kaje Allah yaɗora ku akansu kuma yashige muku gaba akan dukkanin maƙiyinku yah najeeb banaso ayiwa mijina kallon lusari domin nasan cewar shiɗin jarumine Allah yaikaiku lafiya yamayardaku lafiya kuma ya kareku aduk inda kukasamu akan aduniya...tunda tafara magana yake kallon yadda ɗan ƙaramin bakinta kejuyawa yanajin wani sanyi daƙarfin guywa naratsa zuciyarshi kala manta na daɗa tasiri acikin ranshi tunda yafara aikin soja ba wanda yataɓa yimishi makamanciyar addu'ar datayi mishi ayau kai Bama makamanciyar wadda tayi mishiba kowacce iri Inba Hajiya mama ba itace kawai yasan idan zefita ko bashida lafiya tana mishi addu'a amma ko Hajiya ummu data haifeshi bayajin addu'arta gareshi domin betaɓa jin bakinta yayi mishi addu'a ba...aibesan lokacinda yarungumeta ba yana sakar mata kiss Tako Ina yana mata godiya dasanyawa rayuwarta albarka, daganan suka shiga faran tawa jununsu domin koyanzu sosai Isseta tazage ta gigita duniyar mejo najeeb wanda yayi ihu kamar ba gobe kafin su samu nutsuwa sukaje sukayi wanka atare suka shirya kamar wasu taurari...suna nan zaune umaima tazo taɗauke Isseta shiko yafito general parlor gidan. Hajiya mama kawai yasamu tana haɗa kayan breakfast akan dining, ƙarasawa yayi wurinta fuskarshi ɗaukeda annuri yace "good morning mama. Ahankali hajiya mama ta ɗago tana kallonshi kamin tasaki murmushi Itama tace "morning najeeb katashi lpy? "Alhmdllh mama. "Yawwa ya kwanan ƴata tunda kaɗauke mun abu Takoma wurinka, tafaɗa cikin tsokana... ɗan murmushin gefen baki yayi yana duƙarda kanshi ƙasa yace "she's fine, daga Hakan yaja kujera yazauna...tea mama ta haɗa mishi tare da soyayyen kawai ta'ajiye mishi, kana tace "idan kagama seka kira maryama taci nata ko acan zaka kai matane?? Ɗan shiru yayi kafin yaɗago ahankali yace "batanan mama sedai idan tadawo yafaɗa hankalinshi kwance..da mamaki Hajiya mama tace bangane batanan ba inataje dasafennan kuma ai bawanda yafita daga gidan ko ƙannen ka Basu fitoba. Shikuwa shiru yaɗanyi yana tunanin yagayawa Hajiya mama gaskiyar wacece maryama kodai yayi shiru domin tun yana ƙaramin yaro idan wani abun yadameshi sosai to yafison yagayawa Hajiya mama bisa ga Hajiya Umma domin Hajiya mama bata ɗaukar abu dazafi amma Hajiya Umma abu kaɗan ke hasalata...ajiyar zuciya yasauke yaname yadda da abinda zuciyarshi tace mishi cikin ƙasa da murya yace "mama maryama fa bakamar kowa takeba domin kuwa iyayenta ba mutane bane sabida Haka Karkiyi mamaki idan kinga wani abun daga gareta.."kamarya ba mutane bane ? Najeeb wannan wacce irin maganace Hakan, Hajiya mama tafaɗa tana kaiwa zaune. "Yes mama bamutane bane kamar yadda kikaji na faɗa bara kiji gaskiyar yadda na haɗu da Maryam ba kamar yadda general aliyu yagaya mukuba..nan yakwashe duk yadda suka haɗu da Isseta har abubuwan dasuka faru har kawo yau da umaima yaɗauketa yasanarwa Hajiya mama...tashin hankali kenan ai wani irin gumine kewankewa Hajiya mama fuska tunda yafara magana haryakai ƙarshe, kamin tanisa cikin mugun mamaki da al'ajabi tace "najeeb kuma ahakan kake zauneda wannan yarinyar bakajin tsoro? Kai yagirgiza ahankali kana yace "bawani tsoro mama domin basa cutarda kowa sedai ma sutemaki mutun kuma banaso kifara tsoronta please nagaya Miki wannan zancenne sabida kikula idan tadawo kokuma akama nemanta kafin tadawo ɗin ba'asan inda takeba domin nima tafiya zamuyi nidasu general aliyu zamuje south Africa yau in sha Allah....ajiyar zuciya Hajiya mama tasauke kana tace shikenan najeeb Allah yasa alkhairi ce agareka kuma Allah yakaiku lafiya yasa ayi cikin nasara...ameen y Allah. "To Amma zancen yayarta dake gidannan fa? kuma naji alhaji nafaɗar yau zakuje garinsu domin a warware komai...."okay badamuwa mama kicewa Dady suje kawai idan kuma setaredani za'aje please yabari mudawo 1week kawai zamuyi mudawo please nasan idan natsaya gaya masa balallene ya aminceba..."shikenan najeeb badamuwa zangaya masa in sha Allah yadda ze fahimta...suna cikin wannan zancenne General aliyu da general faruk suka shigo Perlor ɗaukeda sallama abakinsu.. Amsa musu Hajiya mama tayi yayinda suka ƙarasa shigowa suna gaidata cikin girmamawa..bayan ta amsa ne tashiga zuba musu abin breakfast ɗin suma, seda suka gamaci tukunnah suka shiga gun Hajiya Umma suka gaidata, bayan sunfitone Shima najeeb yashiga gun mahaifiyar tashi sosai taji daɗin ganinshi bayan yagaya mata zeyi tafiya tayimai fatan alkhairi suka fito tare da barin gadan sabida dama dashirinshi yafito.....suna fita daga Perlor Hajiya Umma nafitowa sabida dama tabiyosu tayowa yaron nata rakiya. Tsaye Taga Hajiya mama akan dining tana kwashe kayanda su najeeb sukaci abinci, wani mugun kallo take jifan Hajiya mama dashi yayinda Itama Hajiya mamar kemata mugun kallonda yafi nata kowacce da abinda taɓoye aranta domin kallone sukeyiwa juna me cikeda ma'anoni atsakaninsu....! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 4 Page 65 & 66 "Sunjima suna kallon juna kamin kowacce tanufi abin gabanta, Hajiya Umma tanufi bedroom ɗinta yayinda Hajiya mama tanufi na Dady...tana shiga tasamu yafito daga wanka yana zaune bakin bed ɗinshi zama tayi itama kusanshi kamin yace "har kingama haɗa breakfast ɗinne? "Eh nagama alhaji. "Okay kawai yace kana yaci gabada shafar manshi. Ɗagowa tayi Taganshi babu wata damuwar ataredashi tukunnah tafara mishi magana domin tasan idan rashin a ɓace yake sam baze fahimcetaba. "Alhaji nace yoshene zakuje garinsu yarannan domin kawo ƙarshen komai? Ɗan nisawa yayi kana yace "yau in sha Allah zamu tafi domin kinsan bazamu ajiye mutane musharesu ba doline musan abunyi..."hakane gaskiya amma fa Alhaji inaga da anbar tafiyarnan zuwa next week domin Najeeb bayanan ɗazu yazo yasameni akan cewa nasanar maka zeyi tafiya zuwa South Africa aikine na gaggawa yataso musu yazo yasanar dakai amma baka tashi daga bacciba Hakan yasa yace nagayama please Alhaji Abar tafiyar haryadawo tunda kaga aikinsu kamar haɓo yake zuwa kawai yakeyi bada sanarwaba, taƙarasa zancen cikin rarrashi....acijiyar zuciya Dady yasauke bayan yagama jin bayananta kamin yace "to Amma ita waccan ɗaya amaryar yazamuyi da ita? Tunda bazama zeyi da itaba muna ajiye ƴar mutane??? "Ah,ah Alhaji amma aikuma bawani abin bane tunda mako ɗaya ne kawai mize hana amayarda family nata iyaso ita abarta anan idan yadawo sekuje dukanku koya kagani?? "Eh to badamuwa Hakan yayi kigaya musu sushirya anjima se amaidasu ɗin amma kar wanda yayi musu zancen komai acikinku.. "shikenan in sha Allah Hakan za'ayi bawanda zemusu wani zancen. "Yayi kyau Hakan cewar Dady daga Hakan yaci gaba da shirinshi. Hajiya mama nafita kuwa tawuce pert ɗin baƙi inda tasamu Mamansu yah balah da jimmala cikin mutunci suka gaisa tare da yimusu yabaƙunci tukunnah tagaya musu saƙon Dady tafice warta...bayan fitarta su jimmala suka shiga haɗa kayan su dudda basuso barin gidanba amma ba yadda zasuyi domin kuwa doline sutafi tunda amarya suka kawo.....anty hawwa kuwa dataji labarin Zasu tafi baƙaramin baƙin ciki tajiba domin bataso aɗauke mata anty bilki amma ba yadda zatayi doline tabari sutafi sedai wlh datazaunu tazama ƴar gida zata ɗauko anty bilki tadawonan dazama suɗora daga inda suka tsaya🤔 Misalin ƙarfe 10:00am zaune suke dukkansu a general parlor gidan tawagar kawo amarya sukazo yimusu sallama...sosai su Hajiya Umma da Dady sukayimusu alkhairi na ban mamaki mamansu yah balah hadda kukanta sabida farin ciki kana suka yi musu sallama suka tafi anty bilki da anty hawwa daƙyar aka raba su kowace se kuka taketeyi,,,sudai mutanen gidan nabinsu da kallo kawai harsuka tafi, inda dady yasaka sojojin dasuka ɗaukosu sumaidasu. Bayan suntafine kowa yawatse Hajiya mama tacewa Ummi takai anty hawwa part ɗinta tunda juwaira nacan sunzauna tare su ukku. 😱 Gombe Abakin kogi Isseta nahango rungume da maah ɗinta se shagwaɓa take zubawa yayinda Maah keta doka murmushi tana kaɗa jelar kifinta.. Cikin taushin murya tace "wai yoshene Maryama zata girmane? Tunda harna aurarda ita bata girmaba amma inaga laifin najeebullah ne nidakaina zan bashi shawarar yasakaki kigirma Hakan maybe kyadena taɓara, taƙarasa zancen tana shafa fuskar Isseta...baki tatura gaba kamar yadda tasaba tace"Allah ni maah nagirma bakigaba nazama ƙatuwa, tafaɗa tana ɗago hannun rigarta....kafin maah tayi magana umaima dake gefe tana kallon diramar uwa da ƴarta tace "iko se Allah maah kisako muna ƴar taki Hakan domin halima tuni takai asibiti tana jiran ƙawar tata.....murmushi maah tayi kana tace "shikenan umaima barana sallami maryama domin daga asibiti idan kungama abinda yadace karku dawonan kemaidata gidan mijinta. "To shikenan in sha Allah Hakan za'ayi. Cewar umaima. Wani abun maah tamiƙawa Isseta ahannu kamar ƙololon daimon..seda Isseta takarɓa tariƙe shi sosai kana tace "maryama lokaci yayi da amminki zata samu lafiya biqudiratillah dama nasan haukarta bana asibiti bane amma alokacinda akakaita asibitin canne yafi dacewa da tazauna domin tasamu kyakkyawar kulawa shiyasa nabari kikakaita amma ayanzu inaso tadawo cikin hayya cinta kamar kowa sabida Hakan kijeda wannan idan kukaje asibitin kunemi asallameta daganan kukaita gun innar halima in sha Allah bazaku samu matsala da itaba...bayan kunkaita gidansu halima sekisamu zam zam kisaka wannan aciki idan yanarke ko bata tasha sauran kishafa mata akanta zuwa fuskarta in sha Allah itada hauka har ibada..wani irin waro ido Isseta tayi cikin mugun farin ciki tace "maah ammina zata warke? Dagaske zata dawo lafiya qalau kamar kowa?? Wayyoo Allahna maahhhh tafaɗa daƙarfi cikin ɗauki tarungume maahh ɗin tata.....Itama rungumetan tayi sosai kamin tacigaba faɗar sekuma abu na biyu maryama akwai wani labari daze riskeki acikin kwana kinan dan Allah duk lokacinda yasameki Karki ɗaga hankalinki kinji ƴata kisani duk abinda kijaji gaskiya ne Karkiyi kokwanto aciki....ahankali taɗago tana kallon maah ɗin tata kana tace "wanne irin labari ne wannan maah?? Tatambaya cikin mamaki...Zaki sani maryama duk ranarda kika haɗu da mamarki bintu yanzu dai kuyi sauri kuje kar halima tagaji dajiranku kinjiko...zatakomayin magana kawai Taganta bakin get ɗin shiga asibitin mahaukatan...ido tazaro atsorace tana waige waige idonta yasauka akan umaima dake tsaye tana murmushi..fuska takwaɓe kamar zata saki kuka domin tagano ɗauketa ne umaima tayi dankarta ƙara yiwa maah ɗinta wata tambayar...umaima kuwa bata batadamar yin maganaba tanuna mata halima dake can nesa dasu zaune tana bin mutanen dake wucewa wurin da kallo, ai aguje Isseta takwasa tana tunkarar halima cikin farin cikin ganinta Halima kuwa nacan zaune kamar ance taɗago kanta aiko tayi ido huɗu da Isseta wani irin waro ido tayi tare da daka tsallen Itama tanufo Isseta ɗin cikin matsanancin farin cikin ganinta, gudusukeyi amma ganisuke kamar basa kaiwaga juna sabida tazararda ke tsakaninsu....gabaki ɗaya ma'aikatan dake harabar asibitin baki suka saki da hanci suna kallonsu...wani irin rungume juna sukayi atare suna sauke ajiyar zuciya lokacinda suka haɗu wuri ɗaya shakka babu waƴannan aminan sunyi matukar kewar junansu bakaɗanba dubada yanayinsu ayanzu...sunjima maƙale dajuna seda umaima Taga abin nasu banaƙare bane tazo kusadasu cikin tsokana tace "to tip da taya kuyi haƙuri Hakan muyi abinda yakawomu kinsan dai maryama nayiwa mijinki alkawarin zanmaidaki dawuri..ido halima tazaro cikin mamaki "Isseta mijifa naji tace dama aure kikayi? Bayan wanda abbanku yayi Miki lokacinda bakyanan? Aure akan aure Isseta? Duk atare halima kejero mata wannan tambayoyin...ɗan murmushi Isseta tayi cikin sexy voice ɗinta tace "duk ba abinda kike tunani bane halima amma zanyi Miki bayanin komai idan mukaje gida yanzudai please Ina ammina? Inamatuƙar so naganta...halima Bata ƙara cewa Isseta komaiba taja hannunta zuwa inda amminta take......baiwar Allah tana zaune kamar yadda tasaba ita kaɗai tana kallon wuri ɗaya...dasauri Isseta taƙarasa gareta tare da rungumeta tace ammina nayi missing ɗinki ammina yajikinki wlh naji daɗin yadda naganki kincanja Ammi bawanda ze kalleki yace bakida hankali Ammi idan bayasaniba, tafaɗa kamar memagana da wadda ke fahimtar abinda take faɗa tana share ƙwallar idonta...itadai Ammin kallonta kawai takeyi tana doka murmushi daya kayara mata kyau dagani kasan cewar taji daɗin ganin Isseta Sedai babu bakin magana. Ɗagowa Isseta tayi tana kallon halima da Itama Ita ɗin take kallo sekawai tarungumeta tare da fashewada kukan farin ciki tana faɗar "ngd ngd sosai aminayata Allah yasaka muki da gidan aljannah tabbas samun ƙawa irinki zeyi wahala aduniya halima kintayani aikin alkhairi danakeyi munyi tare kuma anzo daga baya bana'nan kuma kika ɗora daga inda natsaya yanzu kalli yadda Ammi Takoma Sam bawanda zece batada hankali Inba yasaniba niko ma zanyi Miki aduniya halima? Inba addu'a ba alhmdllh alhmdllh alhmdllh Ina godiya ga Allah ina gode miki Allah yabamu iKon riƙe amintakarmu har mutuwa...Ameen y hayyu y qayyum Isseta Dan Allah kedena wannan zantukan nima Ammi uwace agareni kamar yadda kika ɗauketa nima Hakan naɗauka dudda cewar bamusan ko wacece itaba amma Hakan baze canja mata suna na uwa agaremuba dan Allah kiyi shiru kawai da bakinki. "Gaskiya kam yanzu kuje kusaka asallameta kuzo muje lokaci na tafiya, cewar umaima. "Sallama kuma ainaga haryanzu bawarkeba, halima tafaɗa cikin mamaki..."eh halima Maah ce tace ayi Hakan kuma idan ansallameta akaita gurin inna tazauna. "Inna agidanmu kenan? Halima taƙara tambaya.."eh a can, Isseta tabata amsa atakyaice. Baki halima tawashe cikin farin ciki tace to muje asallametan tafaɗa tanayi gaba domin baƙaramin daɗi tajiba da Isseta tace agidansu Ammi zata zauna....murmushi sukayi kamin sunufi gun amaikatan Ashe Ammi namaƙale da mayafin Isseta tariƙe shi tamau kamar wata me hankali dan karta tafi tabarta,,su Sam Basusan abinda kefaruwa ba seda wata ma'aikaciyar wurin tayi musu magana tukunnah...dasuka juya suka ganta murmushi kawai sukayi dukkansu Isseta tace "ayya ammina yi haƙuri yau ƙafana ƙafarki in sha Allah...daga Hakan suka gayawa ma'aikatan buƙatarsu,,cikin sauƙi kuwa suka amince tunda sunga babu wata matsala dama agun marar lafiyar tasu kawaide dan Batasan abinda takeyibane...ahakan dai suka yi duk wani abinda yadace suka sallami Ammi daga anan umaima taɗaukesu dukkansu bata ajiyesu Ako inaba se gidansu halima...! Kuyi haƙuri da wannan anjima zaku samu wani in sha Allah. Kuma iname matukar baku haƙuri akan rashin update 2 days bawai da gangan nayi Hakanba kawai uzirine ya gitta I'm very very very sorry please I'm very sorry for that all. 🙏 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 4 Page 67 & 68 "Acikin soron gidan kuma setayi zamanta anan halima da Isseta kuwa suka riƙa hannun Ammi suka nufi cikin gidan...abakin panpo sukasamu innar halima tana wankin kayan sakawa. "Innarmu oyoyo innarmu cewar Isseta tana rungume innar halima datasaki baki kallonsu. "Maryama kece Hakan? Allahu Akbar maryama ina kikaje ne? Ina kikashiga aduniyarnan Maryama? Ina kikadosa alokacinda kikabar gidan mahaifinki? Maryama miyasa kakayi Hakan kina ƴamace? Maryama miye anfanin zamanki tare da halima idan bazaki iya ɗaukana uwa agarekiba, tanacikin maganar kuka yaci ƙarfinta...cikin sauri Isseta taƙara rungumeta sosai ajikinta cikin kukan itama tace "please innarmu Dan Allah kiyi haƙuri nayi kuskure amma kiyafemun wlh duk abinda kike tunani bahaka bane amma zanyi Miki bayanin komai dan Allah kiyi shiru...."bakomai maryama babu komai tafaɗa tana share ƙwallar idonta...hannunta Isseta taja sukaje suka zauna akan shimfiɗar da Halima tayi tazaunarda Ammin Isseta....Seda suka zauna tukunna Isseta taƙara bawa innar halima haƙuri tukunnah tashiga bata labarin abinda yafaru tsakaninta da mutanen gidansu abbanta yakoreta dakumu inda taje har kawo yanzu datake gidansu mijinta....tunda Isseta tafara bawa innar halima labarinta take kuka cikin mugun tausayin yarinyar shakka babu Taga rayuwa dominma Allah yatemaketa da wannan baiwar Allah (maah kenan) tashiga lamarinta da ba'asan iya inda abin zekaiwaba Allah yaƙara tsare gaba.. Kallon Ammi tayi tace "wannan baiwar Allah fa daga ina kukazo da ita?? "Ammin Isseta ce inna itace wadda nake zuwa gunta asibitin mahaukata wadda kike bawa abinci idan zanje nakai mata.."ahh too Masha allah itace aibanganetaba halima tunda naji kince batada hankali amma kuma naga wannan kamar lafiyarta qalau.. "Hakane wlh inna bawanda zega Ammi yace batada lafiya kawaide dan bata maganane yanzuma Maah ce tace akawota wurinki Anan zata ɗan zauna kwana biyu muga yadda jikin nata yayi...Hakane kam to babu damuwa ai Allah dai yabata lafiya..Ameen y Allah suka amsa atare kana Isseta tace "inna akwai zam zam agidannan kuwa?? "Eh akwai barana ɗauko Miki tafaɗa tana Miƙewa domin taɗauko mata...Suna'nan zaune suna jiranta segata ko tadawo da gorar zam zam ahannunta tamiƙawa Isseta ɗin...bayan ta karɓa tayi kamar yadda maah Tagaya mata na saka wannan ƙololon acikinsu.. Acikin gari Sosai brothers ɗin Isseta suka hargitsa garin gombe wurin neman ƙanwar tasu..domin kuwa nazeer yasanarda wani abokinshi yaron minister kuɗi dake garin Abuja wato fadeel sosai fadeel yashiga tashin hankali inda yabaza jami'an tsaro akan neman Isseta kab garin gombe dama wasu garuruwan dake cikin Nigeria....lokacinda su police ɗin suka Nemi picture ɗin yarinyar don anemota dakyar akasamu wani wanda suke tare itada zubaida da halima tun suna ƴan 10 year Kuma yanzu Isseta tazama cikakkiyar budurwa amma ba yadda za'ayi doline dashi za'ayi anfani wurin nemanta tunda babuwani, dashi suka shiga neman Isseta babuji babu gani..tofa Hakan yasa sosai police suka haddabi garin gombe babu shiga babu fita indai bayazama doliba kuma kowacce mota zata wuce se anbinciketa tukunnah zata samu damar wucewa ko governor jihar gombe dayaji labarin abinda police keyi a jihar yabincika se aka gaya mishi ƴar shugaban ƙasar Niger ce ta ɓata Alhaji Abdussalam idiris...aiyanajin Hakan yace aƙara lunka bincike da'akeyi duk inda wannan yarinyar tashiga abincikota yabada kwana ukku.😱 Tofa abu yabirkice agarin gombe abaki ɗaya duk wanda kecikin garin yasanda labarin ɓatan ƴar shugaban kasar Niger Hakan yasa abin ya fara yawo a social media. Gidansu Isseta Yan kai amarya sun dawo lafiya Sedai sunzo suntararda baƙon al'amarin agarinsu dama gidansu baki ɗaya domin suna sauka kozama basuyiba samarin gidan suka Basu labarin abinda yafaru tundaga farkon zuwansu Hajiya Hannah harkawo yanzu...tunda mamansu yah balah taji wannan zancen hankalinta yayi mummunan tashi tanemi nutsarwa tarasa domin kuwa Taga zahiri tunda bataga iyya hassi ba agidan gaya kuma anbirkita garinsu sabida nemanta, "innalillahi wa'inna ilaihiraji'un to wai duk ya'akayi Hakan tafaru ya'akayi duk zamanda sukayida wannan yarinyar basusan cewar ba ƴar gidan bace seyanzu da rana taɓace? Wama zaatayiwa wannan tambayar acikin mutanen gidan? Mama bintu ko mlm Musa shida batama ganiba? Tab dijam lallai sun ɗaukowa kanshi jidalin dayafi karfinsu,,,tanacikin wannan zancen zucinne cikinta yamirda tasuri buta takewaya....afannin yaran gidan kuwa sosai zubaida da jidda suka yi farin cikin jin labarin Isseta ƴar wani babba ce ba ƴar gidan ba fatansu kawai ayanzu Allah ya bayyanata..anty bilki kuwa batayi farin ciki ba kuma batayi baƙin cikiba domin ita damuwarta ɗaya ce ƙwallafa ran datayi akan Isseta tasan ba samunta zatayiba domin kam koda anganta ayanzu tayi matanisa....haka dai gidan yazauna wasu na farin ciki wasuko na cikin magun tashin hankali yayinda yawon shiga ban ɗaki yaɗaurawa Mamansu yah balah aure. South Africa Jirginsu mejo Najeeb nasauka sekuwa ga motar hotel ɗin dasukayi bukking tazo ɗaukarsu dama su biyar sukaje captain Jameel, captain Ameer, sekuma su jagororin tafiyar...bayan sunje hotel ɗin kowannensu yaɗauki ɗaki ɗaya amma general parlor ɗaya ne bayan sunyi wanka sun huta duk suka bayyana a perlor suna fira inda kowannensu yabuɗe wayarshi tare da seta wayar da network ɗin ƙasar yadda Zasu iya magana a akowacce ƙasa batareda sunsaka layin ƙasar ba....aiko suna buɗewa Kiran Alhaji Abdussalam idiris nashigo wayar general faruk...cikin girmamawa yaɗaga yana gaida shugaban ƙasar nasu...Seda suka gama gaisawa kana Alhaji Abdussalam yashiga gaya mishi abinda kefaruwa dashi na ɓatan ƴarshi...cikin mugun mamaki general faruk yace "ranka yadaɗe dama Kanada ƴa mace bayan su sapwan?? "Eh faruk itace ƙanwarsu dan Allah idan kundawo daga tafiyar dakukayi kanemi temakon sojojin Nigeria wurin nemanta please, yafaɗa araunace cikin neman alfarma kamarba shugaba ba....ajiyar zuciya general faruk yasauke kana yace "shikenan ranka yadaɗe in sha Allah zamuyi iya baƙin ƙokarin mu Nida ƴan uwana zan sanar musu sutayani nemanta amma aturo muna picture ɗinta.. "toh shikenan za'aturo in sha Allah ngd sosai faruk.. "bakomai ranka yadaɗe Allah dai ya bayyana mana ita...ameen y Allah...daga Hakan sukayi sallama. "Miyake faruwane General?? Cewar general aliyu. "Wlh yarinyar shugaban kasarmu ne ta ɓata a Nigeria nan yabasu labarin abinda kefaruwa kamar yadda Shima alhaji Abdussalam ɗin yafaɗa mishi yanzu.. tunda yafara maganar gaban mejo Najeeb kefaɗuwa besan daliliba amma zancen yadakeshi sosai domin jiyayi kamar maryam ɗinshi ce taɓata🤩(alsarki mejo rashin sani tafi dare duhu) general aliyu kuwa sosai yajajanta abin shida su captain Jameel daganan suka shiga tsara yadda Zasu fuskanci abinda yakawosu.. Gombe Gidansu Halima Wannan ƙololon na narkewa Isseta taɗauki ruwan taɗorawa amminta abaki tare da temakon halima suka samu tashinye kana suka shafe mata sauran akanta zuwa fuska kamar yadda Maah ta umurceta, bayan sungama suka zuba mata ido kawai suna kallonta kusan minti 10 basuga sauyi atareda itaba har aka yi minti 40 har sun fidda rai suna tunanin maybe bayanzu abin zeyi aiki ajikintaba kawai sukaga tafara hamma tana miƙa kamar wadda ake miƙewa duka kasusuwan jikinta namiƙewa arazane duk suka yi kanta suna neman riƙota kawai se sukaga tayi baya tafaɗi kwance se bacci.....dukkansu da ido kawai suka bita cikin tsoro da fargaba innar halima kuwa se addu'a take tofa mata domin dukkansu sun tsorata, kusan minti 30 tana akwance kamar matacciya sekawai sukaga tabuɗe idonta tare da yunƙurin mikewa zaune tana salati da bakinta take faɗar hasbinallah wani'imalwakin wani imalmaula wani imalnaseer...ido suka zaro atare suna ƙokarin temaka mata tamiƙe zaunen cikin mugun mamaki da tsantsar farin cikin ganin yau ɗaya sunga maganarta ara yuwarsu...seda tazauna Dede tukunnah tashiga binsu da kallo kamar yadda suma suke kallonta kafin tabuɗe bakinta dayayi mata nauyi dakyar tace hubbey...! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 4 Page 69 & 70 "Kallon juna akayi tsakanin Isseta da halima kamin Isseta tayiwa wannan baiwar Allah kyakkyawar runguma tana fashewa kuka cikin kukan take faɗar"Alhmdllh Allah alhmdllh ammina wayyo daɗi halima ammina tasamu lafiya Allah nagodema Ammi tadawo hayyacinta alhmdllh sekuma tasake sake saka kuka cikin mugun farin cikin datakeji aranta...ahankali Ammi taɗago hannunta Itama tana ɗan buga bayan Isseta alamar rarrashi Itama idonta tab da ƙwallah sedai kuma murmushi takeyi, sunjima ahakan kamin Isseta taɗago daga jikinta tana kallonta tana sakin dariyar farin ciki....halima ma ahankali tarungume ta tareda faɗar "tabbas kuwa Isseta Ammi tasamu lafiya doline kiyi kuka amma na farin ciki Allah mungode ma dakabawa wannan baiwa taka lafiya, Taƙarasa zancen tana ɗagowa daga jikinta Itama tana murmushi. Itadai Ammi da ido kawai takebinsu tana murmushin yaƙe amma takasa cewa komai, ganin Hakan yasa innar halima cewa "sannu baiwar Allah. "Ido tazubawa innar halima ɗin kafin tabuɗe bakinta dake mata mugun nauyi tace yawwa sannu,,,tana cewa Hakan sekuma tabi gidan da kallo tare da maida idonta akan innar halima tace "baiwar Allah dan Allah nan inane? A,ina nake? Ina hubbey? Ina jazlan? Ina yayana? Ina matarshi ? Mikuma nakeyi anan ɗin? Kuɗin suwaye? Duk atare tarinƙa jerowa innar halima tambaya babu ko pustop 🤩 "Nisawa innar halima tayi kana tace "nan garin gombe ne baiwai Allah kuma duk waƴannda dakike tambaya mu bamusan kowa ba daga cikinsu kekawai muka sani...idon Ammi ne suka ƙara cikowada ƙwallah tace "gombe inane kuma gombe? Tatambaya ga dukkan alamu tunkamin wannan matsalar tasameta batasan inane gombe ba. "Garine baiwar Allah acikin ƙasar Nigeria yake keba ƴar Nigeria bace halan? Ƙwallar data cika idontace tazubo mata kamin tace niba ƴar Nigeria bace minene zekawoni Nigeria kuma? Innalillahi wa'inna ilaihiraji'un dan Allah kukaigi gun ahalina Ina matuƙar kewarsu, Taƙarasa zancen cikin kuka. Isseta da halima ma kukan sukeyi suna kallonta...yayinda innar halima ke share ƙwalla afakaice kar yaran nata suga rauninta tace "wlh baiwar Allah bamusan komaiba gamedake domin wannan yarinyar dakike gani itace sanadiyar haɗuwarmu dake kamar yadda suka bani labari tace wata rana tafito zataje isilamiyya ne taganki kwance bakida lafiya agefen wani shago babu kowa awurin, tayi ƙokarin temakawa takaiki gidanki domin atunaninta ke ƴar uguwarce sekuma Taga batasankiba data tambeki ananne tagano akwai alamun hauka ataredake dubada kalar shigar jikinki dakuma yanayinki to daganan setakaiki wani kangon gidan biredi ta'ajiye ki taje tasiyo ruwa tawanke Miki baki tukunnah tabaki maganin ciwon ciki sekikaƙi sha abin yabata mamaki sosai sedai ganin yadda kiketa dafe cikine yasa tayi tunanin ko yunwace kikeji Hakan yasa tanufi gidansu taɗauko Miki abinci abinmamaki kuwa sekika karɓe abuncin dasauri kika hauci wannan abin yatsawa wannan yarinyar arai sosai daga wannan lokaci tafara dawainiyar kulawa dake tamkar mahaifiyata tamaida Miki gidan biredi tamkar gidanki kullun tana kan hanyar gyaranki keda muhallin datayi Miki kayan abinci kayan anfani omo sabulu komai ajiye Miki takeyi kamar yadda ake ajiyewa kowacce mace dudda cewar bakyayin anfani dakomai Sedai idan itace tazo tayi Miki kuma tundaga lokacin kike zaune agidan biredin Bakije ko inaba kina zaune aƙarƙashin kulawar ta har inda akazo lokacinda tamaidaki asibitin mahaukata dake garinnan domin sama Miki lafiya abisa temakon wata baiwar Allah wadda Bama jinsinmu ɗaya da itaba, bayan Maryama tayi aurene ƴar uwarta taci gabada kula dake acan asibin har izuwa yau da ita wannan baiwar Allah tace suɗaukoki sukawoki wurina kuma tabasu maganin dasukayi Miki anfani dashi cikin iyawar Allah da buwayarsa gashi kinsamu lafiya.....tunda innar halima tafara magana Ammi takafeta da ido ko kiftawa batayi babu abinda kemata yawo akai se kallimar hauka, tambayar datake yiwa kanta ɗaya ce wai itace mahaukaciya? Itace tayi hauka? To garin yaya? Ina ahalinta suke? Miyakawota Nigeria? Gabaki ɗaya ƙwaƙwalwarta tatoshe..wani irin kukane yazo mata me cinrai sosai takeyinshi tana girmama ubangijinta dayayi mata wannan jarabawar domin haqiqa shine kawai ze iya jarabtar bayinsa aduk ta hanyarda yaso babu mahani.....Isseta ma kukan takeyi hakama halima...sosai Ammi tayi kuka tajima tanayi kamin tatsagaita tashiga rarrashin su Isseta Hakan tasakasu ajikinta tana shafa bayansu, cikin muryar kuka tace "ngd ngd sosai yarnan sekuma kuka yaƙara cin ƙarfinta...cikin sauri Isseta tarufe mata baki tare da faɗar"dan Allah kiyi shiru Ammi dan Allah karkice komai ni wlh duk abinda nayi Miki nayine sabida Allah kuma wlh tamkar mahaifiyata Hakan nakejinki araina bantaɓa yimiki wani kallo wanda bana uwa ba dan Allah idan har kin ɗauke ni ƴarki karki ƙara yimana dogiya albarkarki kawai muke buƙata Ammi...ɗan murmushi Ammi tayi kana tace "Allah yayi muku albarka Allah yabiyaku da gidan aljannah Allah yabaku wanda Zasu bauta muku fiye da yadda kukayimani Allah yafaranta kuma kamar yadda kuka faranta mini banida bakinda zanfadi farin cikina agareku sedai zan dawwama inamuku addu'ar fatan alkhairi arayuwarku....wani irin daɗi ne yalulluɓe ƴaƴantan cikin farin ciki suka ƙara rungumeta suna amsawa da amin ya Allah...innar halima ma amsawa tayi tana murmushi. Kamin Ammi takalleta Itama tana murmushi tayi mata godiya Sosai kamin tace "Inason komawa ƙasarmu bawai Allah domin nasan awanne hali ahalina suke ciki sabida idan nafahimta Dede awannan labari dakika bani dakuma yanayin jikina dana kallah ya tabbatar min dacewar nayi shekaru cikin wannan lalurar.. "Muryar umaima suka tsinkayo tana faɗar "Hakane kam tabbas kinyi shekaru baki tare da ahalinki kuma suma suna buƙatarki kamar yadda kike buƙatarsu to Amma kisani lokacin haɗuwa dasu beyiba kiɗan ƙara haƙuri kaɗan dakansu Zasu bayyana agareki in sha Allah, takasa maganar tana shigowa cikin gidan....dukkansu da kallo suka bita, innar halima tace "wacece ke? "Umaima ce innarmu aminiyar maah ɗita, Isseta tafaɗa tana murmushi. "Ayya Allasarki yi haƙuri bawai Allah nayi mamaki ne jin kawai kinsaka baki acikin zancenda mukeyi kuma naga bansankiba..."Karki damu bakomai bane yanzudai zan ɗauki maryama namaidata gidan mijinta domin lokacinda nayiwa mijinta alkawarin medata yayi..."wacece maryama? Ammi ta tambaya. "Yartaki ce maryama gatanan, innar halima tanuna mata Isseta...wani ƙayataccen murmushi tasaki kamin tace Masha Allah, sekuma ta kalli umaima tace naso nazauna da ƴata Kodan naji ɗiminta ataredani amma Zaki ɗauketa to idan kika ɗauketa se yoshe Zaki maidamin ita??? Tatambaya tana murmushin...Itama umaima murmushi tayi kana tace bazan iya ɗauke maryama daga garekiba har abada domin jini baya ƙarya maryama babu wanda isa yaraba jini ɗaya se Allah sabida Hakan Karki damu duk lokacinda gimbiya laweesat tace nakawo Miki ƴarki ashirye nake dana kawota gareki.....ido Ammi taɗan waro kaɗan sekuma tace "baiwar Allah a'ina kikasan sunana maryama?? Tatambaya da mamaki. Dariya umaima tayi kana tace Karki wani damu dasanin wannan maryama domin kuwa Allah nabamu iKon sanin abinda baku saniba wanda ya yardar muna da musani sabida Hakan sanin sunanki bawani abin bane agareni balle ma gakida Sunan ƴar lelen gimbiya laweesat... murmushi sukayi dukkansu kafin waninsu yaƙara magana sukaga babu umaima babu dalilinta koda suka waiwaya kuma babu Isseta...murmushi kawai Innar halima tayi kana tace barana haɗa Miki ruwa kiyi wanka maryama mesunan ƴata sekizo muci abinci..daga Hakan tamiƙe batareda tajira cewar Ammi ba..inda tabarsu itada halima tana ƙara bata labarin Isseta dakuma yadda take shan wahala wurin kulada ita...wannan labari da halima kebawa Ammi kuwa baƙaramin ƙara sanya soyayyar Isseta yakeyi azuciyar Ammi ba. Lagos Umaima bata ajiye Isseta ko inaba se bedroom ɗin Mejo Najeeb inda ta ɗauketa,tayi tafiyarta....ɗakin tabi da kallo tana tuna mejin nata ayanayinda suka kasance jiya, agefe ɗaya kuma tana tuna amminta dataji ashema sunansu ɗaya maybe hadda Hakan yasa takeson matar sosai aranta, murmushi tasaki kamin tamiƙe tashiga bathroom tayi wanka tare da alwala tafito, tayi sallar azzahar tukunnah taje gun mirror Tayi shafe shafenta, kana taɗauko kayanta da umaima taɗauko mata ɗazu buɗewa tayi taɗauki wata abaya ash color me rashin baƙi atasaka tayi rolling ɗin mayafinta, Masha Allah sosai tayita kyau matuƙa domin dama can Isseta kyakkyawar macece ajin farko....kayan taɗauka tashiga jerasu acikin widrop ɗinshi seda Tagama tsab tukunnah tashiga gyara ɗakin bayan Tagama tadawo perlor tanacikin gyaran perlor ne Hajiya mama tashigo part ɗin domin Taga kotadawo...cikin girmamawa dajin kunya tace mama inawuni. "Lpy qalau Maryam kintashi tashi Ashe? Cewar mama tayi mata kamar batasan bata gidanba. "Eh Natashi mama, tafaɗa kanta aƙasa....."to shikenan idan kingama kisauko muci abinci gaba ɗaya ko akawo Miki naki ananne?? "ah,ah mama zanzo yanzu in sha Allah..to shikenan sekin fito, Hajiya mama tafaɗa tana barin pert ɗin. Tunda Ummi takai anty hawwa pert ɗin Hajiya mama Basu haɗu da juwaira ba se yanzu dakowa yafito cin abinci domin koda sukaje part ɗin juwaira na bedroom ɗin Ummi itako anty hawwa a perlor suka zauna itada ummi dudda bafira sukeyiba amma suna zamansu atare suna kallo...yanzu ma Ummi ce takira juwaira akan tazo suyi lunch domin ƙa'idar gidance idai kowa yana'nan to a general parlor akecin abinci, sedai idan bakajin yunwa seka bari seka buƙata amma muddin alokacin zakaci to atare za'acishi.......juwaira na fitowa idonta yasauka akan anty hawwa dake zaune tana kallo, zuwa tayi zata wuce kawai anty hawwa tace "ke juwaira bakiganni bane? Zaki wuce bako magana? Tukunnah ma miyazaunar dake bakibi su zubaida ba? Tatambeta cikin isa adoli ita babbace....wani wulakaccen kallo juwaira tajefa mata kamin tace "au zamanki nakeyi dazakice miyasa bantafiba? Ke kanki dakike taƙamar waike amarya Anan kika sameni kuma kibari har idan kinsamu wurin zama agidan tukunnah kiyi yunƙurin korar wani, tana gama faɗar Hakan taficewarta...baki anty hawwa tasaki tana kallon ƙanwar tata cikin mamakin furucinta kamin tasamu damar yin magana Hajiya mama tashigo perlor cikin mamakin ganinta zaune sakeda baki tace"hawwa'u miyasa bakifita gun lunch ba?? Kefa ba baƙuwa bace kinzama ƴar gida tashi mana kije cikin ƴan uwanki kici abinci kinjiko..."okay kawai anty hawwa tace kana tamiƙe tafita...da kallo kawai Hajiya mama tabita kafin tagirgiza kanta Itama Takoma perlor. Zaune suke dukkansu akan dining table, Hajiya Umma, Hajiya mama yah munir, yah sajad, mansura, auta siyana, ummi, juwaira, anty hawwa. Dukkansu suna zaune Hajiya mama nayin saving ɗinsu yah munir se tsokanar auta siyana yakeyi yana faɗar "ƴar lelen yah najeeb yatafi yarshi ko sallama basuyiba😜 yanayi yana mata gwalo cikin tsokana yace yanzudai mungano yah najeeb yadenaji dake siyana se haƙuri....kuka siyana tasaka tana rigima tare da faɗawa jin mahaifiyarta tana faɗar "umma kinji yah munir ko? wai yah najeeb bayasona. Taƙarasa zancen tana sake sakin kuka.. faɗa Hajiya Umma tafara yiwa Munir tana faɗar yadena tsokanar mata yarinya...Hakan yasa yace to "shikenan yi haƙuri nadena barama nakira mikishi kiganshi..yana gama faɗar Hakan yashiga WhatsApp tareda Kiran mejo video call domin yaganshi a online...seda takusan tsinkewa kana yaɗaga yana kwance akan makeken bed ɗin hotel room ɗin dasuka sauka, yanasanyeda ƙaramar riga red color Kuma buɗaɗɗiya agaba duk sumar ƙirjinshi awaje takwanta tayi lufff kamar abarda yakeyiwa shampoo 🥳 buɗe blue eyes ɗinshi yayi dasuke a lumshe sabida jin muryar autar tasu, tana faɗar "yah najeeb na..bece mata komaiba se kallonta dayakeyi da wannan rikitattun idanuwan nashi, ga dukkan alamu ƴan miskilancin nataredashi ayau...jin yayi shiru kuwa yasa auta siyana sakin kukan shagwaɓa tana faɗar"yah najeeb dagaske kadena Sonako? Shi yasa kaƙiyin magana Taƙarasa zancen tana sakin kuka ga dukkan alamu dai mejo yasangarta siyana sosai. "Ahankali yabude baki cikin cool voice ɗinshi mekashewa ƴanmata jiki yace "ohh my god angel stop crying please kinji. Wayace Miki nadena sanki? Yafaɗa akasalance domin gabaki ɗaya tunanin sahibarshi maryama ne cikin ranshi koda Munir yakirashi. Tunda mejo Najeeb yafara magana wurin yayi taittt bakajin komai awurin se sautin daddaɗar muryarshi....cikin shagwaɓa siyana tace yah munir ne.. "Humm yace ahankali kafin yacigabada faɗar "bagaskiya bane kirabidashi kinji idan nadawo zamuje yawo ko? "Eh yah najeeb na I love you my lovely bro...."love you too my angel, bawa munir wayar yafaɗa agajiye...miƙawa yah munir wayar tayi tanata munar yah najeeb ɗinta bedena jida itaba...."yah najeeb kunsauka lafiya?? Cewar Munir....harara yafallawa Munir ɗin kafin yace "banasan shashanci fa Munir zaka saka yarinya agaba dashirme? "I'm sorry bro, Munir yafaɗa yana dariya.."Humm kaga Maryam ayau ɗinnan? Yafaɗa yana lumshe blue eyes ɗinshi. "Wacece Maryam ya najeeb? Munir yatambaya cikin mamaki...kafin najeeb yabashi amsa Isseta tasauko perlor cikin tafiyarta mejan hankali, "gatanan zuwa nan wurin yah munir cewar Ummi tana nuna mishi ita. "Wow Masha allah shine abinda ya fito daga bakin Munir Yanabin Isseta da kallo domin tayi kyau sosai awannan shigar tata...ido mejo yabuɗe sosai yana kallon yadda ƙanen nashi yasaki baki da hanci yana kallon wani abun wanda yanada tabbacin Maryam ɗin ce dayaji Ummi tanuna masa, atake yaji wani mugun takaici yarufeshi, domin yanzuma Yanajin muryarta tana gaisarda su hajiya Umma. Sajad kuma nagaidata...cikin tsawa yace "wai wannan wanne irin iskanci ne Munir inama magana Kanacan kana kallon yarinyar mutane ? Kallon mata kakomayi yanzu? Yafaɗa ahasale. Se alokacin Munir yadawo nutsuwar cikin jin kunya yace "I'm very sorry please bro wlh banjika bane, yafaɗa kanshi aƙasa...tsaki najeeb yayi kana yace aibazaka jiniba dama kabata wayarka zankirata kuma anjima kaje kasiyo mata waya, yana gama faɗar Hakan yayanke wayar kuma duk abinda yake faɗa duk wanda ke wurin yaji shi.. "Anty Maryam barkada fitowa? Cewar sajad.. murmushi Isseta tayi kana tace "yawwa barka Ina wuni, tafaɗa cikin sexy voice ɗinta wanda ko acikin mafalki kake indai kasanta kajishi sekasan itace awurin....wani irin jiyowa anty hawwa da Seyanzu tadawo hayya cinta tun lokacinda taji muryar mejo, ido tawaro daƙarfi tace "keeee dama kina raye baki mutuba?? Tafada cikin out of control...dukkansu da mamaki suke kallonta jin wannan furucin nata..amma Banda Isseta dake kallonta kawai tana murmushi,,Itama juwaira ko kallonsu batayiba domin itayanzu tata damuwarce agabanta.....sajad ne daya buɗe baki ze amsawa Isseta gaisuwarda tayi mishi yafasa tare da maida zancen nashi ga anty hawwa yace "kamarya tana'nan bata mutuba jinkikayi ance tamutune?? Wannan wacce irin maganace Hakan?? "Nimadai abinda zance kenan domin ko juwaira ma ɗuzu tambayar datayi mata kenan wai bata mutuba, cewar Ummi Itama cikin mamakin wannan abin. Seyanzu anty hawwa tadawo hayya cinta kaɗan jin kwabawarda tayi cikin harhaɗa magana tace "do doline nace hakan mana wadda tabar gidan wata dawattini tatafi yawonta har ila yau nemanta akeyi doline naganta hankalina yatashi domin duk atinaninmu ɗauketa akayi ko tamutu..."tofa kuma kikace tatafi yawo kuma kince ɗauketa akayi daga ƙarshe kince tamutu wanne zamu ɗauka kenan? Cewar Munir cikin jin haushinta.. "kai banason zancen banza Munir duk abinda suka faɗa ai baƙarya sukayiba domin kuwa da ƙarya sukeyi ai iyayenta ne dakansu Zasu kawota gidan miji bawai yatsintotaba, cewar Hajiya Umma cikin basarwa.....wannan kalami na Hajiya Umma baƙaramin daɗi yayiwa juwaira da mansura ba yayinda yaƙonawa Ummi Hajiya mama dakuma su sajad rai...cikin renin hankali Hajiya mama tace "to komadai yayane ubantane ya Aurar da ita kuma munada buƙatarta ahakan kamar yadda mijinta keda buƙatarta sabida Hakan banason ƙananun zantukan banza wlh....."Humm kowa yaci abinci dai kema zokizauna kici abinci cewar Hajiya Umma...Isseta kuwa tun lokacinda idonta yasauka akan abincinda aka zuba awurin gabanta yayi wani mummunan faɗuwa sabida abinda idonta kegane mata aciki gabaki ɗaya hankalinta yatashi sam batajin komai awurin Se abinda take gani....zo kici abinci nace Hajiya Umma taƙara faɗa cikin ɗan ɗaga murya ganin Isseta tayi shiru atunaninta ko ɓacinran maganganunsu ne yadameta kuma dama kahan takeso domin itadai bazata so ɗanta yazauna da korarriyaba...aɗan firgice taɗago tana kallonta kamin tasake mayarda idonta akan abincin..."wai tsayuwar me kikeyi anan abinda aka faɗa anrigada anfaɗa bakoma zeyiba domin magana idan tafito bata komawa sabida Hakan garama ki fiddashi aranki kizauna kici abinci,,muryar Hajiya Umma tasake dokar kunen Isseta....Hajiya mama tabuɗe baki zata bawa Hajiya Umma amsa kenan taji Isseta na faɗar "ayya Hajiya aibanmaji abinda aka faɗaba balle yadameni kuma kodama naji baze ayya Hajiya aibanmaji abinda aka faɗaba balle yadameni kuma kodama naji baze dameniba sabida duk abinda za'afaɗa akaina indai nasan abin bahakan yakeba bana damuwa ni wlh tunanin mijinane yatafi dani domin bansan ko awanne hali yakeba ayanzu, taƙarasa zancen kamar zatayi kuka.....gabaki ɗaya ido suka zuba mata baki sake musamman Hajiya Umma dasu anty hawwa...Hajiya mama kallonta kawai takeyi yayinda sajad da munir suka saki murmushi kawai suna duƙarda kansu aƙasa, dukkansu bawanda yasamu zarafin yin magana har kira yashigo wayar yah munir daya miƙewa isseta ɗin....cikin sauri ta kalli wayar ganin my big bro yasa taɗago tana duban munir kamar zatayi kuka tace "ansaka my big bro mijinane ko?? "Eh shine anty maryam shima Abuƙace yake dayaji lafiyar gimbiyar tashi kiɗaga kawai, munir yafaɗa danya ƙara tura musu haushi..."wayyoo Allah my sweet life ina lafiya wlh tana faɗar hakan taɗaga wayar tare da juyawa cikin wata shegiyar tafiya tanufi pert ɗinshi batareda tatsaya cin wannan rikitaccen abincinba.... dukkansu da kallo sukabita cikin mugun mamakinta amma anrasa wanda zece komai hakan suka koma kamar andasasu awurin....! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 4 Page 71 & 72 "Seda taɓacewa ganinsu tukunnah Hajiya mama tasaki wani kayataccen murmushi tabbas wannan yarinyar da biyu tayi hakan duk abinda suke faɗa tanajinsu yinatayi kamar batajiba domin tabarsu da halinsu, Humm tasauke numfashi...Anty hawwa da mansura kuwa wani irin abune ketaso musu arai me mugun zafi,,,,yayinda juwaira kejij kamar tabi bayan isseta ta shaƙota sabida takaici, wani irin mugun tsaki taja tana miƙewa tabar wurin, Ummi tabita da kallon tace "kaɗan ma kika gani indai Maryam musah Gombe ce ƙanwarki ce amma kinkasa gane halinta.....Munir kam da sajad sunkasa magana sabida baƙaramin daɗi yadda isseta tayi yayi musuba. Ita kuwa tana shiga part ɗinshi bedroom tawuce kaitsaye kamin taɗaga wayar tayanke sedai tana zama wani kiran yaƙara shigowa, ɗagawa tayi alhakali tana kallon wayar inda atake kyakkyawar fuskarshi tabayyana yana'nan kamar yadda yake aɗazu sedai yanzu duka idonshi abuɗe suke yana kallonta "inawuni tafaɗa cikin sexy voice ɗinta me bala'in kashewa mejo jiki....seda yalumshe blue eyes ɗinshi kafin yaƙara buɗesu a kanta kawai batare da ya amsaba yana kare mata kallo...Itako ganin yayi shiru yaƙi magana kuma gashi ya zuba mata ido kawai yasa taturo ɗan ƙaramin bakinta gaba tana juya manyan idanuwanta..ido yaɗan zaro kaɗan kafin kuma yasaki wani lallausan murmushin gefen baki a hankali yace "nikike turawa baki gabako? Humm zaki sani duk ranar da nakamashi kuwa, yayi maganar yana taune lips ɗinshi na ƙasa...ƙara Turo bakin tayi tana marmada mishi manyan idanuwanta, wanda yajishi har cikin ranshi, a hankali yace "ohh my god sweet life zaki kasheni da salonki yafaɗa akan lips ɗinshi...taji abinda yace sarai amma setayi kamar barajiba, tace 'humm mikace yah najeeb?? Ta tambaya tana ƙara kashe mai murya..sake buɗe idonshi yayi a kanta cikin wani ɗan iskan sexy voice shima yace "ohh I miss you so very much nace please kicire wannan kayan naganki da kyau, yafaɗa yana ɗan matse ƙafarshi...ido tawaro itama tace "nacire kaya fa kace? "Eh kicire mana kawai bra zaki bari kuma karkice a'a Please kisan anan mata kawai kemana yawo a tsirara nikuwa na mamata nakeson gani domin banaso wancan yaɗauki hankalina Please Maryamm, yaƙarasa zancen yana wani ƙanƙance ido yana ware su....haba ai Hajiya isseta najin hakan ta shiga kiciciniyar tuɓewa aranta tace "nashiga ukku ni Maryama agida mafarauta awaje kwarata wannan wanne irin abune? Shi kuwa gabaki ɗaya yamayarda Hankalinshi gareta jira kawai yake yi yayi ido huɗu da twins ɗinshi domin dagangan yace mata wasu mata namusu yawo tsirara bawasu mata Suda ko fita basuyiba tunda sukazo inazega wasu mata, yana cikin wannan tunaninne isseta tagama cire kayan jikinta tabar daga pant se bra, ajiye wayar tayi akan bedside tamiƙe domin tasakawa ƙofar key...wani irin waro ido mejo yayi lokacinda yahango mazaunanta suna juyawo domin korabinsu pant ɗin Berufeba kuma betaɓa ganinta ahakan tana tafiyaba se ayau, cikin mugun buƙatuwar da tazo mishi yanzu yasaka hannu da sauri yana dafe mejo ɗinshi da tayi wani irin harbawa..itako batamasan yanayi ba domin sam batayi tunanin ze iya ganintaba data ajiye wayar akan bedside, ahakan tajuyo nanma breast ɗinta kamar zasu faɗo yadda suke girgiza gashi nipples ɗin ne kawai arufe...da sauri mejo yasaka hannu ya ɓalle maɓallan wandonshi tare da dafe hajiyar jin tana neman tsikewa sabida tamatsu acikin wandon, cikin wani irin sauti yace "wayyyoo allahnaa washhhh Maryam..hakan dayace ne yasa isseta kallonshi domin zamanta kenan taɗauki wayar yayi wannan abun. "Minene yah najeeb?? "Ohhhh my goodness Maryam kece mana ahhhh...ido taɗan waro tace "nikuma minayi?? Bebata amsaba secewa yayi "Please kijanye bra ɗin naƙara ganinsu Please..."ya Salam gaskiya a'a yah najeeb kabari idan ka dawo kagansu..."wayyo Maryam wlh zanshiga damuwa idan baki bari nagansuba dan Allah kicire wayyyoo, yaƙarasa zancen yana wani mimiƙewa.. Isseta bata ƙara cewa komaiba tarufe idonta kawai tafidda mishi twins ɗin awaje yadda jajayen nipples ɗinta suka bayyana. "Ohhhh my god babyyy ahhh Maryam inasansu wlh kijuyaminsu ahhhh it's so beautiful breast ohhhh sheath ahhhh yafaɗa agigice domin gabaki ɗaya Maryam ɗinshi yau kam tagiguta duniyar shi...ido kawai isseta tazuba mishi tana kallon wadda yake matsar ƙafa yana mulmula akan bed ɗin se matse pilo yake yi ajikinshi yana surutai....kamar ma yafara fita hayya cinshi bata gama tinaninba taji saukar muryarshi data koma very slow yana fadar "Please baby kicire pant ɗin inaso naganki babu shi kiɗora wayar anan kasan zanga abuna kinji wayyyoo Please Maryam ɗauko sisterm na kihaɗa naganshi sosai wayyyoo marana ahhhh Maryam ohhhh my god, yafaɗa yana ƙoƙarin fidda mejo ɗinshi awaje....wani irin waro ido isseta tayi jin kalaman shi dakuma abinda taga yana shirin aikatawa, cikin sauri tayanke wayar tana faɗar nashiga ukku mizan gani hakan.....shi kuwa tana yanke wayar yashiga koma kira amma taƙi ɗagawa yakira kusan sau huɗu amma taƙi taɗaga tana kallon wayar domin yanayinshi yabata tsoro ita kam...jefarda wayar yayi ƙasa yana dafe mararshi cikin dabircewa yake faɗar "Please Maryam miyasa zakimun hakan wayyyoo zansha wuya zancutu Allah ohhhh ya rabbi, hakan yaketa murƙususu shi kaɗai har bacci yayi awun gaba dashi yana ayyanawa aranshi koma mizasuyi zasuyishi gobe suƙare jibi subar ƙasarnan shikam baze iya jurar rashin matarshi ba. Itakam isseta tajima zaune tana mamakin mijin nata kafin tamiƙe domin saka kayanta kawai taga mace tsaye a gabanta duka fuskarta arufe amma ga yadda take tsayen tasan ita take kallo gata kuma babbar mace domin tayi ukku ɗin isseta....itama idon tazuba mata kawai batare da nuna taji tsorontaba kotaji kunyar samunta da pant da bra da tayi tunda har cikin bedroom ɗin mijinta tasameta dudda tasakawa ƙofar key toyama akayi tashigo? Tayiwa kanta wannan tambayar...wani irin kallon kallo sukeyiwa juna kafin matar tayi ƙwafa cikin kakkausar murya tace "Maryama kike kowa ? Kisani kinyi kuskuren shigowa rayuwar najeeb bakeba gimbiya laweesat data haɗaku seta gane kurenta wlh balleke banza ballagaza dama ashedai dagaskene ke karuwarce yawon banzanki kika je ƴar uwarki bata faɗi ƙarya ba domin gazahi nagani wlh shiyasa natsaneki natsani duk wani mesunanki natsani Maryama arayuwata..taƙasa zancen cikin ƙonar rai ga dukkan alamu baƙaramar kiyayya takeyida wannan sunanba...wani irin shi'umin murmushi isseta tasaki tare da ɗagowa tana kallonta kana tace "Humm tabbas kuwa bata faɗi ƙarya ba Ni karuwa ce ta'asalima kuwa wadda zata nuna miki aikin jaruwanci na haƙiƙa amma fa ba kamar naki karuwancinba domin nikam bakaruwar karkanuka da aladu bace wadda kowanne jaki zezo yatakata yatafi, no nikaruwar mijinace cikakken mutun mecikar haiba da kamala ga kyau ga kwarjini kuma gashi abin farautar awaki irinki, sedai kisani duk wata farautar dazaku masa bazaku taɓa cimmasaba domin kuwa shi zaki ne wanda ke killace acikin sunƙunrun jejin da cikakkiyar dimusa kegadinsa. Dan nishawa tayi kamin taci gaba da faɗar "ashe kuwa ginga bawai awaki irinkiba ko kurayene da manyan ƙwarin dawa sunyi kaɗan sutunkareshi balle ke domin kuwa sama tayiwa yaro nisa sedai yatada kai yayi kallo, kuma wlh kifita daga ido koma wacece ke domin bakin rijiya bawurin wasar makaho bene.... isseta narufe bakinta taji saukar wani gigitaccen marinda seda ta tangaɗa, ɗagowa tayi cikin mamaki tana kallon wannan matar dake cika tana batsewa kamar zata fashe, babu zato babu tsammani itama taji saukar nata tagwayen maruka har biyu wanda saura kaɗan tafaɗi, domin seda jinta da ganinta suka ɗauke na wuccin gadi, arazane itama taɗaga tana kallon Isseta datasauke mata kyawawan marukan tana huci..nuna kanta taya da yatsa tace kika mareni?? "Humm kaɗan ma kika gani muddin kikace zaki shiga tsakanina da mijina...kukan kura matar tayi tayo cikin isseta kuwa nan suka fara dambe kamar ba gobe sosai suka daku inda Allah yabawa isseta Sa'ar matar tadoka kanta ajikin table ɗin dake tsakiyar ɗakin. Hakan yasa tasaki ƙara sosai domin taji dukan bakaɗan ba atake tafara ƙoƙarin tserewa aikuwa isseta tace bata isaba nantafa ƙoƙarin cire abinda tarufe fuskarta dashi amma taƙi bari suka shiga kokawa wurin kokawar ne zuben hannun matar yafita kuma alokacinne Allah yabawa isseta damar cire mayafin fuskartata sekuma tafaɗi ƙasa kafin ta tashi matar tayi wuff tafice daga bedroom ɗin, dagudu isseta tafito perlor amma koda tafito bataga kowaba, hakan yasa tayi saurin komawa cikin bedroom ɗin tana mamakin wannan matar wacece? Tajima zaune tana mamakin wannan al'amarin kafin ta'ajiye zoben da marufin fuskar akan mirror tashiga bathroom tayi wanka tafito maitashafa kawai taɗauki kayanta tasaka, wurin mirror tanufa domin tafesa turare tanacikin fesawane idonta yasauka akan wannan zoben datacire hannun matar datashigo mata..ido tazubawa zoben tana tunanin hannun waye taganshi kuwa agidannan tajima tana tunanin kafin tawaro duka mayan idanuwanta cikin mugun mamaki tace *HAJIYA UMMA???* Mahaifiyar yah najeeb nooo sam bazeyuba sosai zuciyarta ke dukan tara tara akan wannan zoben kafin kuma tace "Humm sedai idan mekamadashi ne amma tabbas ahannunta naganshi ranar da takaini ɗakinta lokacinda yah najeeb yarikani. Can kuma se wata zuciyar tace "to tayaya ma hakan zefaru?? Gaskiya Bama zeyuba amma Bara nasaka mata ido naga idan naganshi ahannunta to wannan me kamadashine..da wannan tunanin taɓoye zoben kawai tafito tare da saukowa general perlor dan tasamu abinda zata sakawa cikinta, tana fitowa kuwa bataga kowaba a perlor hakan yasa tanufi kitchen kaitsaye.. Mejo kuwa yajima yana baccin can cikin baccin kuwa yafara mafarkin Maryam ɗinshi tana mishi salonta datake gigitashi domin sosai take shucking ɗinshi acikin mafarkin, tana lailaya kan mejo ɗinshi da harshen ta...wani irin banƙarewa yayi yana faɗar "ohhhh sheath ahhhh Maryam so sweet ohhhh daɗi ahhhh thank you so much my sweet lifeee thank you ahhhhh...adede wannan lokacin general Faruk da general Aliyu suka shigo bedroom ɗin nashi..ido suka zaro atare jin abinda yake faɗa dakuma yadda yakeyi duk yafice gayyacinshi acikin mafarki...kafin sunyi wani yunƙurin sukaji yace "wayyyoo Allahnaa Please don stop baby goooo ahhhhhh daɗiiiii Maryam so sweet sosai wayyyoo marana ahhhh Maryam i love You so much wlh I really love you my sweet lifee please karki barni Maryam wlh idan kikabarni zan mutu ohhhh Maryam Please shuck shuck shuckkk meee very hot Maryamm ahhhhhh,, yafaɗa agigice ga dukkan alamu gab yakedayin release...gadan gadan general Aliyu yatunkareshi yana faɗar "ɗan iska aidole kazo kana mafarkin matarka tunda kashanyamu kabarmu can zaune muna jiranka kaiko kana'nan kana kwasar daɗi amafarki ai wlh baka isaba,,, hannu yaɗaga ze kaimasa duka da sauri general Faruk yariƙe tare da faɗar "Please kabarshi bro awannan yanayin idan katadashi besamu nutsuba zesha wuya kuma bazamu samu nutsuwarshiba wurinyin abinda yakawomu dan Allah zomuje mubarshi har lokacinda yatashi.. harara general Aliyu yadokawa general Faruk da golden eyes ɗinshi kafin yace "bawani shigar masa dazakayi wannan ai iskanci ne wlh.. dariya sosai general Faruk yayi kana yace "iskanci fa bro? Hum wannan abunfa kowa yaniyinsa da mafarkin dakuma azahiri kawai dan Allah yakawoka dakinshi lokacinda yanayin nashine zaka saka mishi ido, tobara kaji kaima ai jiya kayi naka kanata sambatu kai hadda su kuka ma kuma duk amafarkin nida najika miyasa bance iskanci bane....ido general Aliyu yazaro yace "Faruk yoshe kakoyi sharri hadda Ƙazafi ma.."bawani sharri yafaɗa yana gocewa dokanda general Aliyu yakawo mishi yana dariya yafice daga ɗakin shima general Aliyu dariyar yakeyi yabi bayanshi suka bar mejo nayiwa katifa ɓarin madara..!🙈🤩 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 4 Page 73 & 74 "Sosai yamatse pilo kamar shine Maryam ɗinshi 😅yajima yana mayarda numfashi kamar wanda yayi sex da gaske kafin yashiga motsi yana buɗe blue eyes ɗinshi dasuka cika tab da jaraba bakomaine yatadashiba face yadda jikinshi ya lalace domin mejo bayason ƙazanta kokaɗan,,,ahakanli yaware manyan idonshi yanabin cinyoyin shi da kallo kafin yawarosu duka yana faɗin what??? Badai mafalkine yazama zahiriba innalillahi Maryam zaki kasheni da raina wayyyoo Allah yafaɗa yana dafe kanshi...dariyar da yaji general Aliyu yake ce da itane yasakashi ɗagowa dasauri yana kallonshi,,,shigowar shi kenan yaji mejo na wannan salatin shine abin yabashi dariya. Cikin shaƙiyanci yace "au seyanzu kagano hakan? Humm wlh najeeb bantaɓa tunanin fitinarka takai hakanba se waƴannan lokutan gabaki ɗaya kabirkice kakoma fitinnanne naƙarshe.. "banda sharri fa general Aliyu idan bayanzuba yoshe kaga yayi hakan dahar zaka ɗauki abun danisa hakan wai lokuta haba dan Allah, cewar general Faruk... "Allah dagaske ne ba yau ne yafaraba akwai wata ranama agidanshi hakan yayi,, dayake wannan lokacin da gaske ne gabaki ɗaya yahargitsamun lissafi duk naɗimauce Allah dakyar nabar gidan yanzu ma kaga abun harda mafalki, sabida jaraba, yaƙarasa zancen yana sakin wata dariyar....duka mejo yakaimishi babuzato kawai yaji saukar dukan, hakan yasa yaduƙe dasauri yana riƙe wurin tare da yiwa mejo kallon zaka ɓallanine? Ganin yakoma yowa kanshi ne yakwasa aguje yana faɗar wlh bazaka kassarawa matata niba yawwa garakai kariƙa ahannu hadda mafalki, nikosamu ma banyiba Allah zuwazanyi nayi aurennan koma huta da sharrinka mejo......daharara mejo yarakashi kafin yashiga bathroom yabanko ƙofar yana murmushi ƙasa ƙasa domin Wani lokacin general Aliyu nasakashi nishaɗi daga gefe ɗaya kuma yana tuna Maryam ɗinshi, lumshe kyawawan idanuwanshi yayi kafin yasakarwa kanshi ruwa yanajin daɗin yadda suke sauka ajikinshi......general Faruk ma binbayan general Aliyu yayi yana dariya domin wlh baƙaramin birgeshi diramar waƴannan Aminan junan takeyiba anyawai bazedawo Nigeria dazamaba kuwa? Yatambayi kanshi.. Isseta Tana shiga kitchen ɗin tashiga nemawa kanta dan abu mesauƙi taci ganindai duk abinda zata dafa ɓata lokacine yasa taɗauko indomei ɗaya taɗauko arish sedai abinda yabata mamaki duk abinda tabuɗe wasu abubuwa take gani a cikinsu kamar ƙwari kamar tsutsotsi kamar gashi gashi, kuma gasu make aleda amma idan tabuɗe akwai surkulle cikinsu, damamki tashiga buɗe duk kayan abincin dake kitchen ɗin kama daga shinkafa doya kwai mai arish kai da duk abinda ake amfani dashi na abinci.. "innalillahi wa'innailaihi raji'un wannan wanne irin abune hakan? Tafaɗa cikin daga murya tanaja baya ganin yadda tsutsa keyawo acikin buhun shinkafa. "Lafiya Anty Maryam?? Cewar Munir dayashigo kitchen ɗin domin yaɗauki lemu yaje yakaimata wayar ta dayasiyo mata sekuma yaganta anan.. aɗan tsorace tajiyo kana tace "wlh duka kayan abincin gidannan basuda kyau zokaga abinda ke ciki, tanuna masa...ƙarasowa yayi yaɗuba shikam Bega komaiba, yace "bakomaifa Anty Maryam. "Innalillahi bakomai fa kace gashi inagani tsutsa nayawo acikin komai da kenan, nikam wlh bazan iya anfani dasuba kuma bawanda zanbari yaƙara anfanidashi agidan domin duk wanda yacishifa zecutu, tafaɗa idonta nacikowada ƙwallah alamar tatsorata da abinda take gani ɗin.. "ikon Allah shikenan Anty Maryam tunda bazakiyi anfani dashiba kabari yanzu masamo miki abinda zakici kafin ajima Sena ajiye miki naki kayan abinci a pert ɗin yah najeeb..sukuma sesu cigaba da anfani da wannan ɗin..."sam bazeyuba munirrr, yaji tafaɗa cikin daga murya. Ɗagowa yayi cikin mamakin yadda muryarta takoma alokaci ɗaya yana kallonta, amungun razane yayi baya ganin yadda gabaki ɗaya kamanninta suka sauya kamar ba itaba duka idanuwanta sunfito waje... innalillahi wa'innailaihi raji'un Anty Maryam lafiya kuwa?? Miyasameki?? Kafin isseta taƙarayin magana Hajiya mama tashigo kitchen ɗin tana faɗar lafiya Munir mikakeyi a kitchen yanz..shiru tayi ganin yadda yake zare ido gaya kuma isseta atsaye duk tafita kamanninta.. "Karka sake kace zaka ajiyewa Maryama wasu kayan abincin kadauke waƴannan dai kakawo wasu azuba anan ɗin kuma duk abinda za'agirka agidan Maryama ce zata jagoranci yinshi hakan zekawo karshen sihirinda kukeci acikin abinci domin kuwa Maryama naganin abinda bakwagani kuma Ni da kaina zakawo karshen wannan zaluncinnn, taƙarasa maganar cikin daga murya kafin tayi wata irin girgiza segata takoma ƙatuwar macijiya rabi kuma isseta...wani irin waro ido su Hajiya mama sukayi atare itada Munir kafin suyi bala'in ƙwaƙume juna kamar zasu ɓallacikinsu kowanne yashige cikin cikin ɗan uwanshi, suna salati...seda gimbiya mardeeya tagama ƙare musu kallo tukkuna tasake girgizawa aiko Sega isseta akasa itako tayi tafiyarta. Su Hajiya mama na inda tabarsu har Ummi tashigo kitchen ɗin cikin sauri taje gun isseta tana faɗar "subhanallah Anty Maryam lafiya kuwa miyafaru ne? A hankali isseta tabuɗe dara daran idanuwanta akan Ummi kamin tayun ƙura tatashi tace "M. khamis sahabi yunwa nakeji yah munir yace zesiyomin abinci bedawo bane? "Eh kam nibanmaga yah munir ba amma barana kirashi awaya.. "ga.gani anan barana siyo miki yanzu zandawo yayi maganar duk adabirce kana yafice daga kitchen ɗin....hajiya mama kuwa seda Ummi ta taɓota tana faɗar lafiya mama? Duk mikukeyi anan? "Uhnm mikikace Ummi eh a'a bakomai kama Maryam kirakata part ɗin yayanku batada lafiya kinjiko...to kawai Ummi tace badan tayadda ba tariƙa hannun isseta suka fice....da kallo Hajiya mama tabisu har suka ɓacewa ganinta kafin tasauke ajiyar zuciya tace "tab ɗijam lallai akwai yaƙi agidannan tana gama faɗar hakan tashige bedroom ɗinta zuciyarta fall tsoron abinda taji da wanda tagani yanzu. Har bedroom ɗin yah najeeb takaita seda ta zauna tukunnah itama ta zauna kusanta tareda dafa kafaɗarta tace "Maryam musah Gombe. Takira asalin sunan isseta yadda suke kiranta a school ɗinshu..ahanki isseta taɗago tana kallonta batareda tace komai. "Miyake faruwa ne Maryam Please kigayamin karki ɓoyemun komai dan Allah domin kisan dai ayanzu munrigada mun zama ɗaya tunda kika shigo cikin ahalinmu banaso wani abun yasameki agidannan Please kigayamin miyake faruwa?? Nisawa isseta tayi ahankali kamin tace "Maryam khamis akwai matsala agidanku wadda bansan daga ina take faruwaba amma tabbas akwai matsala kuma zan bibiyeta tabbas Sena gano inda gizo kesaqa agidannan.. "eh tabbas akwai matsala Anty Maryam amma ke bansan wacce matsalar kike magana akaiba dan dai inada tabbacin ba akan abinda su Hajiya umma suka mikine ɗazu kike magana ba, sabida nasan wacece ke komi mutun zemiki indai dan kiji haushi ko ranki yaɓace yayi shi to yayi aikin banza shiyasa bandamu akan abinda naga yafaru ɗazunba.. "Humm ba'a kanshi nake maganaba Maryam.. "Please Anty Maryam kidena kiranada Maryam a school ne kawai ake kiranada hakan anan idan kika faɗi hakan agaban dady kosu Hajiya mama faɗa zakisha kisaba da faɗar Ummi kinji.....ɗan murmushi isseta tayi kana tace "okay in sha Allah zan kiyaye Ummi yanzu abinda nakeso nasani Please shin bayan Anty hawwa da aka ɗaurawa yah najeeb aure da ita minene tsakanin juwaira kuma dashi ya najeeb ɗin?? Ɗan murmushi Ummi tayi kana tace "babu komai tsakaninsu Anty Maryam domin yah najeeb bemasan da juwaira ba, itace kawai kehaukarta akan shi, tana faɗar tana sonshi tun wata rana dayaje maidani school lokacinda hutu yaƙare taganshi tunranar taƙwallafa rai akanshi koyanzu shine yakawota gidannan kuma yah najeeb bemasanda zamantaba wlh domin nasan aɗan zamanda kikayi dashi kinfahimci waye shi itama nagaya mata yah najeeb ba'irin waƴannan mazan bane amma taƙi fahimta.....sekuma mansura dudda bakiyi atambaya akantaba amma dai zanbaki amsa mansura cousin sister ɗin yah najeeb ce yar ƙanwar Hajiya umma tun tana ƙarama take agidannan gun Hajiya umma abinda ke faruwa kuwa tunda mansura tagirma taƙwallafa rai akan yah najeeb itama ba wanda take so samadashi, yanzu idan kin fahimta masu takarar mijinki mutu ukku ne agidannan sekisan abinyi akansu, taƙarasa zancen tana murmushi.."Humm ukku dai kikasani amma huɗu ne kuma ta huɗu dukkansu tafisu haɗari, cewar isseta tana gyara zamanta. Ido Ummi tawaro tace "banganeba acikin gidannan kuma? Waya gayamiki hakan? Ummi ta tambayeta cikin mamaki...."Humm Ummi kenan ba wanda yagayamin nice da kaina naganta kuma bacikin waƴannan dakika faɗa bane domin duk tafisu girma..."ikon Allah to wacece wannan anty Maryam? "Nima bansaniba Ummi amma zansani very soon. "To shikenan Allah yabayyana mana koma wacece....Ameen y Allah. "Shine matsalar dakike faɗa agidan? Ummi tasake tambayar isseta.. ɗan kallonta tayi dagefen ido kamin tanisa tace "bawannan matsalar bace matsalar danake magana akai akan kayan abincin gidannan ne kuma billahil azim Sena gano daga inda matsalar tafito domin daga yau nizan riƙa girka abincin gidannan, tafaɗa idanuwanta nafirfitowa waje,,,,ko Ummi datake yiwa maganar seda gabanta yafaɗi....kafin Ummu tayi magana sukaji sallamar yah munir,,,amsawa ummi tayi tukunnah yashiga yamiƙawa isseta abincinda yasiyo mata tareda wayar da bebata ba ɗazu yafice warshi shikam ko kallon gefen datake beyiba domin shikam tabashi tsoro....yana fita ummi ma tafice dazimmar anjima zata dawo....abincin tabuɗe taci sosai tukunnah tamiƙe tayo brush kana tafice ƙasa domin ta haɗa abincin dinner sabida yamma tayi sabida bazata ƙara bari kowa yayi abinciba agidan....! Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 4 Page 75 & 76 "Tana fitowa tanufi kitchen ɗin ganin duk anfitarda kayan abincin yasa tafito perlor karo sukayi itada mansura datafi to daga part ɗin Hajiya umma, zagawa isseta tayi zata wuce dudda taji mansura tabanketa amma tayi kamar batajiba, tako ɗaya tayi gana biyu taji antriƙo rigar ta tabaya, cak tatsaya tana mamaki miyasa zata riƙo mata riga bayan ita tabanketa amma kuma tariƙota.. "ke dabbar inace? Zakizo kibanke mutun kuma kiyi kamar bakiganiba bamanya agidankune?? Tatsinkayo Muryar mansura tana kora mata wannan bayanan.....lumshe kyawawan idanuwanta tayi ahanki tasake waresu akan mansurar dede lokacinda tajiyo gareta, ɗan gutun murmushi tayi kana tace "mutun kuma? Aina mutun yake anan? Domin nidai banga mutunba sedai karya matsananin haushi dakogajiyama batayi, taƙarasa zancen tana wani marmar da idonta.. ido mansura tazoro tana faɗar whatt?? Karya nice karyar?? Tafaɗa tana nuna kanta. "Of course gazahiri kingani wannan aikin ai se karnukan jeji, cewar isseta cikin dakiya da tabbatar da zancenta...wani irin ƙololon baƙin cikine yatadowa mansura cikin mugun fishi taɗaga hannu zata dokawa isseta mari,,,aicikin zafin nama isseta tariƙe hannun tareda sauke mata marinda seda taga taurari. Agigice mansura tadafe kumatunta tana duban isseta cikin mamaki da tsoro.. itako ƙarasowa tayi dab da,ita yadda zasu iya jiyo numfashin juna kana tace "kigaggauta janye makamanki akan Maryama domin kuwa bata taki takeyiba yanzu daman ƙwari zata kara bachakuri chichiba idan kuma ba hakaba wlh zakisha mamakina bari ganina hakan kice zaki tatamin iskanci nawuce duk yadda kike tunanina wlh idan kunne yaji tojiki yatsira taƙarasa zancen tana ɗalla yatsunta biyu dede fuskar mansura yadda suka bada sautin ɗass,ɗass kana tajuya zata bar wurin.. "That's very good Anty Maryam kinyimun dede wlh hakan yayi kyau karki bawa kowacce shegiya agidannan damar renaki duk wadda ta shiga gonarki ci ubanta babu abinda za'ayi wlh ko agarinnan balle agidannan domin matar mejo najeeb tawuce taki ga uban kowa, cewar sajad tacikin jin daɗin yadda isseta tayiwa mansura domin yana zaune a perlor tunfarko yana kallon abinda kefaruwa jiran yakeyi yaga yadda abin zekasance kafin yaɗauki mataki seyaga tadaukarwa kanta....jiyowa kawai isseta tayi tasakar masa murmushi kana tace "tabbas kuwa ƙanena kafaɗi da babbar murya uwar gidan najeebullah tawuce reni idon kowa domin kuwa matar soja ma ai soja ce, tana gama faɗar hakan tajuya zuwa pert ɗin Hajiya mama....wani irin murmushi jin daɗi sajad yayi afili yace wayyo Allah yah najeeb yaɗauko matarda zata gyarawa wata zama agidannan wlh domin inason mace takasance irin Anty Maryam wadda bata ɗaukar reni, harara ya ɓallawa mansura kana yace "aisekici ga daba da shigewa mijinta ko shiga lamarinta wlh kuwa kiɗanɗani kuɗarki agunta dakuma gun mijin nata banza marar class kana son wanda dakaida shara bakuda banbanci awurinshi, yana gama faɗar hakan yafice warshi. Tashi tayi cikin mugun ɗacin rai tanufi bedroom ɗinta domin yau kukanma yaƙi zuwa, ayau tayi nadamar zamanta gidannan domin tagano Hajiya umma bazata taɓa sawa yah najeeb ya auretaba dudda tana gani zata cilastashi aurenta ne amma tunda batada niyyar hakan garama ta tattara tabar musu gidansu domin bazata iya kallon wannan tozalcinba,,tana shiga tashiga haɗa kayanta komi seda taɗauke taɗauki car key ɗinta tafito kawai tayi tafiyarta ko hajiya umma batasan tabar gidanba.. A perlor Hajiya mama kuwa Ummu ce zaune da Anty hawwa yayinda juwaira ke kwance ƙasa tana chat da yah balah inda yake gaya mata tazo yayi yayi missing ɗinta domin har jiyake kamar yabiyo bayanta... ɗan tsaki taja kamin takashe wayar kawai batareda tabashi amsaba, domin ita yanzu yadda zata samu soyayyar mejo najeeb ce damuwarta.. "Wai Ummu waye wannan wanda aka kira video call ɗazu?? Anty hawwa ta tambayi Ummi domin ita sam batasan najeeb ba ko sunan mijinda aka aura mata itafa bata saniba amma tanason tasani ayanzu...."yah najeeb ne, Ummu tabata amsa ata kyaice..."waye kuma yah najeeb? Bantaɓa ganinshi agidannan ba. "Humm amarya kenan, to yah najeeb shine babban yayanmu agidan, cewar Ummu tana cigaba da kallonta......ido anty hawwa taɗan waro kana tace "to bacewa akayi babba yaron gidannan shine mijinaba?? Aina ɗauka wanda yakirashi awayar shine babba wlh. Taƙarasa maganar cikin mamaki.. wani irin kallo ummi kemata wanda yake bayyana asalin mamakinta akan furucin anty hawwa kafin tagirgiza kanta kawai tana faɗar "tab ɗijam wai kina nufin yah munir kikeyiwa kallon mijin naki? Hum to kemiyakaiki auren mijin dabakima saniba?? Ummu ta tambeta tana kafata da ido cikin tuhuma.. "Hum bazaki gane bane kedai kawai gayamin domin wannan auren biyayyar iyayene kawai tunda daga farko ai ƙanwata aka bashi wadda kika gani agidannan isseta daga baya ne data tafi yawonta auren yadawo kaina yanzu dai Please kinunamin waye mijin nawa domin wlh murmushi kawai danaji najiyakwanta min arai inaso naganshi please.. "hummm kawai Ummu tace tareda janyo wayarya tabuɗe wata folder meɗaukeda picture ɗin mejo najeeb sunfi 50 tamiƙa mata, kawai batareda tace mata komaiba. Karɓa tayi tana kallon picture ɗin, ido tazaro cikin mugun ruɗani murya na rawa take nuna picture ɗin inda yake sanye da kayan sojoji yana zaune akan mota waya maƙale akunnenshi tace "wan..wan..wannnan shine mijin nawa wannan ɗin?? Wayyoo Allah Abba ka kyauta mun daka aurar dani ga wannan haɗɗen guy ɗin wow he's very handsome wlh. Tafaɗa cikin nuna zalamarta akanshi afili, tana kallon sauran picture ɗin...wani mugun tsaki juwaira taja kamin tace "iska nawahalarda me kayan kara anty hawwa domin wannan guy ɗin yamiki nisa kima Sena murnar mijinkine domin wlh baze zauna dakeba. Ɗan shiru anty hawwa tayi tana kallon ƙanwar Tata kamin tace "mikike nufi juwaira muguwar fata zakimun baƙin ciki kikemun kome? Wannan wacce irin banzar maganace hakan? To tunda baze zauna daniba aike sekije ya zauna dake wai ko sonshi kikeyine bansaniba?? "Au seyanzu kikasani? Cewar juwaira kafin tayi guntun murmushi taci gaba da faɗar"idan nasoshi laifine? Tunkafin kisanshi nasanshi kuma nake dakon soyayyar shi, shiyasa nace baze zauna dakeba domin kuwa bazan bari kurasamin farin cikinaba sabida babu yadda za'ayi yazauna damu duka ukku ita isseta ubanmu ɗaya kekuwa uwarmu ɗaya ubanmu ɗaya sabida hakan doline ɗaya ce zayi nasara kuma wlh komizefaru sedai yafaru amma srkunbarmin mijina domin yah najeeb nawane dan ki kaɗai akayi shi kuma zan nuna muku nawane ɗin da gaske.. "tasss kikaji anty hawwa taɗauke ta da kyakkyawan mari tana watsa mata mugun kallo cikin takaici take faɗar"yoshe kikazama marar hankali juwaira?? Mijin nawa? Kuma agabana? Yoshe reni yashiga tsakanina dake hakan?? "Tun ranar da kika kulla alaqa da muradin raina tun lokacin reni yashiga tsakaninmu bakuma mari ba kokasheni zakiyi wlh sedai kikasheni amma bazan barmiki yah najeeb ba, cewar juwaira cikin tafasar zuciya da baƙin kishinda kecinta. "Tofa 🤔yau inaganin ikon Allah wai miye hakan kukeyine? Duk akan namuji ɗaya wanda bemasanda ku ba a duniya kuke wannan tashin hankali? Ummi tafaɗa cikin mamakin wannan lamarin nasu....wani mugun kallo anty hawwa tawatsawa Ummu kana tace "besanda niba amma yasanda aurena akanshi kuma yasan inada hakki akanshi sabida doline zesan dani wlh daya dawo gidannan zakuga asalin wacece hawwa.....wani mugun kallo juwaira tawatsa mata zatayi magana kenan isseta tashigo perlor dauke da sallama abakinta. Dukkansu da kallo suka bita...itama kallonsu tayi sheƙeƙe kafin tayi magana ummi tace "anty Maryam harkin fito?? "Eh nafito Ummi ina mama? Tana ɗaki inaga sallah takeyi..."okay dama zan tambetane miza'agirka agidan yau?? Idan tafito kitambeta seki sameni a perlor.. "okay to amma ai yau Hajiya umma ce dagirki domin yau girkin mama yafita baranazo na tambeta. "No yizamanki barana tambeta dakaina cewar isseta tana barin perlor.....wani mugun tsaki anty hawwa taja afili tace "wai neman gidin zama aiko duk wannan bata fiddake wlh isseta dama bansan wannan ne mijinba amma yanzu za'abuga asalin wasan..tana rufe bakinta Ummu ta ƙyalƙyale da dariya cikin shaƙiyanci tace "aiko indai gindin zama ne anty Maryam tasamu kedai kemanshi ayanzu domin gindin zama duk bewuce soyayyar wanda ake yaƙin akanshiba kuma ita tarigada tasamu kekuwa bemafasan dazamankiba, taƙarasa maganar tana koma sakin dariya...gabaki ɗaya ta ƙukardasu hakan yasa bawanda yace da ita komai a cikinsu amma tabbas da ba'a gidansu suke zauneba wlh dasesun lakaɗamata shegen duka gobe bazata ƙara kawo musu renin hankaliba.. Isseta nafitowa taga anashigiwa da kayan abinci ana kaiwa kitchen wasu daga cikin sojojin gidanne keshigowa dasu yah munir nahiye dasu abaya,,,,suna haɗa ido tasakar mishi murmushi, shikuwa yace "anty Maryam Barka da fitowa, "yawwa barka yah munir tafaɗa cikin sakin fuska.."ido yaɗan waro tareda rike baki yace "Please dan Allah kidena ce mun yaya karisa babban yaya yakarairayani abanza wlh bazan iya daukar dukan sojaba, yaƙarasa faɗa yana ƴar dariya...itama dariyar tayi tana faɗar aikuwa bazan denaba tanufi part ɗin Hajiya umma...shikam kitchen ɗin yashiga bayan yakira siyana suka shiga jera kayan abincin. Koda tashiga perlor hajima umma bakowa hakan yasa tanufi bedroom ɗinta nanma bataga kowaba juyiwa tayi zata fito tariƙa jiyo sautin magana kamar bana mutaneba kamar kuma Muryar Hajiya umma cikin mamaki taƙarabin ɗakin da kallo amma ba kowa juyawa tayi kawai zata ficewarta idonta yasauka akan wata kofa agefen widroup ɗinta, ƙarasawa bakin ƙofar tamirɗa seta jita kulle, gaya kuma tana jiyo Muryar Hajiya umma aciki.. gimbiya mardeeya dake biyeda ita tunɗazu batareda tasaniba itace tashiga ya mirɗa key ɗin ƙofar tabuɗe isseta na ƙara mirɗawa seta buɗe,,,shiga tayi tukunnah tarufe setaga hanyace me nisa tafiya tashigayi hartazo dede ƙofar wani bedroom dake cikin wurin..adede anan taji maganar Hajiya umma raɗau tana faɗar "Nima bansan misuke nufiba amma wlh bazan basu wannan damarba doline ayi komai aƙare domin aikina ya kammala,,bataji me akace mataba sedai kawai taji tace "a'a ba gimbiya laweesat bace amma tabbas akwai ko wacece tashigo gidannan, shirutayi tana sauraren maganar da'ake mata kafin takoma cewa "shikenan aida yadawo zansan abinyi za'ayita taƙare kawai domin tabbas sunason mayarminda hannun agogo baya..isseta nacikin sauraren ta setaji kamar motsi za'sfito hakan yasa tayi saurin ficewa daga wurin tafoto zuciyarta fall tunani anya Hajiya umma nada gaskiya kuwa mitake aikatawa ne datake zancen za'amaida mata baya? Wanene zekawo ayita taƙare? Ya'akayi Hajiya umma yasanda maah ɗinta? Min mike faruwa agidanan? Wacece matarda ta iskota ɗakin mejo?? Wake zuba aiyukkan sihiri acikin duka abincin mutanen gidan? Gaskiya zuciyarta takasa yadda da Hajiya umma domin itadai tunda tashigo gidannan hankalinta be kwanta da matarba sedai ba yadda zatayi da ita tunda mahaifiyar mijintace? To amma anya wai itace mahaifiyar shi ba Hajiya mama ba domin Hajiya mama tafi nuna kawaici akanshi maybe itace tahaifi najeeb kauda idone takeyiwa Hajiya umma, kai gaskiya ƙwaƙwalwarta tashiga ruɗani amma doline tasakawa Hajiya umma ido domin dai wlh baya yadda da ita ba...da wannan tunanin ta isa kitchen ɗin koda taje a gama jera komai har yah munir tafice...kayan abincin tashiga dubawa tagansu lafiya qalau murmushi tayi kawai kana tashiga neman abinda zata dafa, ɗora sanwar tuwon simo tayi cikin ƙanƙanin lokaci tatuƙa tuwon tasakashi sulala,,,tana cikin haɗa kayan miyar agusi Ummu tashigo kitchen ɗin cikin farin ciki tace "anty Maryam harkin fara ke kaɗai?? "Eh Ummu gashi kuwa inayi.. "to shikenan kawo natayaki tafaɗa tareda fara gyara mata kayan miyar...sosai Ummu tazage tataya isseta aikin sukayi towo damiyar su wadda tasha bisashen kifi da naman kaza, bayan sun gama suka haɗa fruit salad kawai tareda dafa coffee ko akwai masu buƙatar shi,,,nantake gidan yaɗauke da ƙamshi matada tsohuwar yunwa🤣seda suka gama komai suka jera a dining suna cikin gyara kitchen ɗin ne Hajiya umma tashigo tanabin kitchen ɗin da kallo kamin tamayarda idonta kansu tace...! Idan banga comment ɗinku ba🧐🧐🧐 bazan ƙara update ba se bayan Sallah🧏‍♀️ Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 4 Page 77 & 78 "Tace "mikukeyi a kitchen ne?? "Girki mukayi muku Hajiya umma, Ummi tabata amsa. "Girki kamar yaya? Wayasaku? "Bakowa kawai anty Maryam ce tazo zatayi Sena tayata...wani mugun kallo Hajiya umma tayiwa Ummi kamin tashigo kitchen ɗin duka tana abin kayanda tagani ciki da kallo cikin mamaki takebin komai ɗaya bayan ɗaya kamin tace"wai duk ina kayan abincin gidannan? Kuma wayakawo wannan? Cikin tsoron yanayinta ummi tace "yah munir ne yakawo wannan bansan ina yakai wanda yakwasheba. "What?? Shi munir da kanshi ne yakwashe kayan abinci yakawo wasu? Duk yoshe Alhaji yasa aka kawo wannan dahar za'abanzatar dasu? Tukunnah ma uban waye yasakashi?? Tafaɗa cikin fishi,, wanda yayi bala'in tsorata ummi...isseta kuwa da tun shigowar Hajiya umma tashigo batace komaiba seyanzu taɗago tana kallon Hajiya umma da murmushi kwance akan fuskarta tace "ayya Hajiya sorry please nicenan nasakashi domin ban yadda da kayanba shiyasa nasa yafitar dasu yakawo muna wasu kuma naje natambeki miza'adafa bansameki a part ɗinki ba shiyasa kawai narage miki aikin kafin kizo kinga har mun gama......tunda isseta tafara magana Hajiya umma kebinta da wani wulaƙantaccen kallo hartakai ƙarshe cikin kakkausar murya tace "ohh mikike nufine? Kinanufin karyamin doka zakiyi agidan daga zuwanki shekaran jiya har kin isa kisaka ayi abu agidannan batareda nasaniba? Tukunnah ma akan wanne dalili? Dawanne matsayi kike taƙama dahar zaki zartada abu agidanan. Bada saninaba? "Humm Hajiya kenan matar babban yaron gidan mana kinga kuwa inada damarda zanyi komai ayadda nakeso tunda gidan mijinane, tafaɗa tana murmushi....ido ummi tawaro ganin yadda isseta keyiwa Hajiya umma magana babu tsoro balle fargaba kuma babu girmama amma bada rashin kunya ba. Maganar Hajiya umma ce tadoki kunnenta inda take faɗar karki sake shigowa kitchen ɗinnan kinji nagaya miki kuma kidena taƙama da auren najeeb kibari har idan yakarɓeki tukunnah tunda nasan kinada labarin ku biyu ne aurenku yake kanshi doline da wadda yazaɓa zezauna kuma baze zaɓi wadda ban amince da itaba amatsayina na mahaifiyarshi sabida hakan doline kibi umurnina agidannan kamar yadda kowa yakebi indai kinason zamada ɗana, kuficemun dagani, tafaɗa cikin bada umurni....batace mata komaiba tajuya tareda nunawa ummi wata Warmer dasuka zuba soyayyen nama tace "ummi ɗauki wannan muje...bamusu ummi taɗauka jiki narawa tafice daga kitchen ɗin. Tana fita isseta tayi wata irin juyiwa tana fuskantar Hajiya umma idonta gabaki ɗaya sunjuye ga dukkan alamu tunɗazu da suke magana da Hajiya umma ba ita bace kauda ido ne..kafeta da ido Hajiya umma tayi kogizau baba....itako cikin Issa da izza taƙaraso dabda ita yadda zasu iyya jiyo numfashin juna tace "Jamilaah, takira asalin sunan Hajiya umma...cikin mugun mamaki Hajiya umma ke kallonta amma bata nuna hakan afiliba, domin itama kallonta takeyi yadda itama take kallonta, babu ko ɗar azuciyarta. "Gyara tsayuwa Isseta tayi kana tace"Jamila inamiki kashedi akan kifita harkar Maryama babu ruwanki da duk abinda zatayi domin kuwa baki isa kidakatarda itaba kuma abincin gidannan yanzu tafara harse ta tsabtace ƙazantar dake gidannan tukkuna kozata dena yinshi kuma kisani idan baki saka mata idoba kikace zakiyi jayyaya da ita to wlh kasa ce zata tono wuƙar yankata kisani nasan komai Jamila kuma bana barin bashi domin banacin nakowa sabida hakan wlh duk wanda yaci nawa seya biya kije kitambayi mushrikin tsohon dakike taredashi kiji wacece gimbiya mardeeya idan kunne yaji jiki yatsira, tana gama faɗar hakan tanufi ƙofar zata fice anan sukayi karoda Hajiya mama zata shigo kitchen ɗin sabida Ummi tafaɗa mata abinda ke faruwa dudda cewar bataga lokacinda gimbiya mardeeya keyiwa Hajiya umma gargaɗi ba...dasauri gimbiya mardeeya taja baya tamkar isseta ce tareda cewa sannu da fitowa mama.."yawwa sannu Maryam lafiya kuwa? Tatambaya gudun kar wani abun yafaru daga baya. "Lafiya qalau mama sallah zanje nayi..to shikenan yimaza kije domin kam lokaci yayi. Tana gama faɗar hakan tajanye Isseta tawuce zuwa pert ɗin mejo......da kallo tabi Hajiya umma datayi tsaye kamar andasata kafin tasaki wani shi'umin murmushi tajuya tareda barin wurin....Hajiya umma kuwa tadaɗe tsaye a kitchen ɗin kafin tafito tanufi nata part kamar zata tashi sam, kida tashiga tadubi lokaci setaga ba lokacinda yadace tashiga wancan ɗakin bane tsaki taja kawai tajuya zuwa bathroom ɗinta.. South Africa Yana fitowa daga wanka yashirya cikin ƙananun kaya yafito perlor sedai yaga bakowa,, wayarshi yaɗauka yakira general Faruk yafaɗa mishi inda suke,, okay kawai yace tareda yanke wayar yafita....ababbar hidikwatar sojoji dake ƙasar yasamesu inda wani commander kemusu bayanin yadda suke neman wannan ƴanta'addan suma domin su yiwa ƙasar muguwar ɓarna amma sunkasa samunsu duk inda sukaji labarin su koda zasuje sesu tarar sun gudu.....shiru dukkansu sukayi kowanne da abinda yake tunani kamar daga sama sukaji Muryar wani saurayi yace "Ni nasan inda suke domin nagansu idan kunaso kuzo zan kaiku....dasauri duk suka ɗago suna kallonshi matashin saurayine kyakkyawa wanda baze wuce shekaru 22 ba....wannan commander ɗin ne yafarayin magana cikin jin daɗi yace "that's good my buy yanzu bara ashirya runduna semu tunkaresu zuwa gobe, yafaɗa tareda zaro wayarshi yana ƙoƙarin kira. "No base anhaɗa runduna ba mukadai zamu iya kawai aje yanzu. Muryar mejo najeeb tadoki dodon kunnensu. Da mamaki wannan commander ya kalleshi kana yayi murmushi irinna manya yace "kakuwa san wakake nufin zamu tunƙara mukaɗai? Kasan haɗarin dake tattare dasu? Ɗan cije lips ɗinshi na ƙasa yayi kafin yabuɗe blue eyes ɗinshi akan commander ɗin yace "yes zamu iya kowanne irin haɗari sukedashi zamu tunkaresu da ƙarfin uban giji zamuyi nasara akansu nidai ashirye bakeda tunkararsu ayanzu nida brother's na yafaɗa kanshi tsaye. "What?? Sedai idan kaine zakaje amma sukan nasan bazasu tunkari wannan haɗarinba kadena yanke hukunci kabari kaji abakinsu tukunnah, cewar wannan commander ɗin. "Humm yasauke numfashi kafin yaɗago yana kallonshi ido cikin ido yace "bayankan hukunci nayiba abinda yakasance ne nafaɗa domin duk abinda naji zan iya araina nasan agun general Aliyu haidar ma hakan abin yake domin bantayin abinda shi baze iyaba sabida yadda bugun zuciyarmu ɗaya bazata saka ɗayanmu abinda ɗaya baze iyaba, hakama general Faruk yaƙullah alaƙa da wannan zuciyoyi namu tun ranarda yaƙullah alaƙa damu, ɗan shiru yayi yaname lumshe kyawawan idanuwanshi kafin yaɗago yana riƙo hannun commander ɗin yaɗora adede zuciyarshi dake bugawa dasauri dasauri...ido duk suka zuba mishi suna kallon yadda yake buɗe idon nashi ahankali yace "kaji yadda zuciyata ke bugawa da soyayyar ƴan'uwana?? Tosuma hakan tasu keyi akaina sabida hakan bazan taɓa bari suyi abinda nasan bazu iyaba koze cutar dasu so we will Reddy to going all, yana gama faɗar hakan yasaki hannunshi tareda juyawa zebar wurin...cikin sauri general Aliyu yamara mishi baya yana faɗar "Yes of course maganar mejo hakan take babuko sirki acikinta..shima general Faruk dakuma su Captain jameel bayansu sukabi,,hakama wannan saurayin....baki sake wannan commander yabisu da kallo kafin yakira wasu mutun ukku daga cikin sojojinsu cikin sauri suka marawa motar su mejo baya....sukuwa kaitsaye inda wannan yaron ke kwatanta musu suka nufa dama kowanensu dashirinshi domin duk sunada bindiga ajikinsu... general Faruk kuwa baƙaramin mamaki kalaman mejo kebashiba domin yaga sahihiyar gaskiya a idonshi kuma abinda yake gani a idonshi shiyake gani a idon general Aliyu tabbas sunayiwa junanso na haƙiƙa shiko mizeyiwa Allah inba godiyaba daya haɗa shi abota da waƴannan bayi nasa, yanacikin wannan tunanin suka ƙaraso wurin inda sukayi Perking ɗin motarsu nesa da wurin kaɗan duk suka fito kowanne ya fidda bindigarshi suna fitowa motarsu commander na isowa hakan yasa suka tunkari wurin gadan gadan babu tsoro balle fargaba sunrigada sunshiryawa tunkararsu ko sukashe ko akashesu(Allah sarki sojojin Nigeria dama nawasu ƙasashen musulmi Allah ya tsareku aduk inda kuke yakareku da kariyarsa😢) ahakan suka tunkari wurin cikin dakiyar zuciya gasu dukkansu basu wuce mutun 9 ba amma hakan suka nufi mutanenda sunfi 40 suna zuwa suka fara musu ruwan wuta tako ina babuzato babu tsammani kawai sukaji saukar harbi....cikin mugun mamakin yadda akayi jami'an tsaro sukasan inda suke suka shiga neman kayan aikinsu, amma cikin iyawar uban giji kafinma susamu nasarar barin wurin su mejo sun ƙararda fiye da rabinsu, hakan akarinƙa musayar wuta babuji babu gani kusan awa ɗaya ana ɗauki ba daɗi dakyar su mejo suka samu nasarar kama duk wanda sukeso sukama acikinsu hadda shugabansu gabaki ɗaya datemakon wannan saurayin,,,hakan suka taso ƙiyarsu agaba suka dannasu mota sojojin South Africa se jinjinawa ƙoƙarin sojojin Nigeria sukeyi domin sunyi abinda sojojin ƙasashe mabanbanta suka kasayi....ababban kurkuku suka kaisu suka rufe dazimmar gobe zasu wuce dasu Nigeria sabida ayanke musu hukunci...haka su mejo najeeb suka fito a jigace suka nufi masaukinsu cikin matsanancin farin cikin samun nasara cikin sauƙi, tun fitowar su suke neman inda wannan saurayin daya temaka musu yashiga amma basuganshi ba ko me kamadashi basuganiba, har suka ƙarasa masaukinsu kowanne yanufi bedroom ɗinshi domin susamu suyi wanka sugasa cikinsu. Tofa abinda su mejo basusaniba wannan saurayin daya temakesu bakowa bane face gimbiya mardeeya itace tazo musu amatsayin wannan saurayin tatemakesu domin suyi saurin gama wannan aikin sukoma Nigeria ayita taƙare.👍aikinki nakyau gimbiyar mata🥳 Lagos Isseta nashiga bedroom ɗin mejo gimbiya mardeeya takwantarda ita akan bed ɗin tukunnah taficewarta kusan minti 10 tana ahakan kamin tamiƙe ganinta kwance yabata mamaki sosai amma bata kawo komai arantaba tanufi bathroom kawai domin tayi wanka tayi sallah.....bayan tafito daga wankan tashirya kana tayi sallah tana ganawa ummi tazo kiranta aci abinci hakan yasa tabita suka fice general perlor ɗin inda suka samu kowa ya hallara a dining table harda Hajiya umma dasu Munir su juwaira kowa ya fito...kujera ummi taja mata tazauna bayan tagaidasu Hajiya umma da Hajiya mama sedai tayi mamaki sosai yadda Hajiya umma ta'amsa mata gaisuwar....itama su sajad da auta siyana suka gaidata suna santin girkinta tun basuciba sabida Ummi tabasu labarin itace tayi girkin...munir kuwa tunda yagaidata bekoma cewa komaiba domin Allah yasani yanzu yarinyar tsoro take bashi. Ummi ce tayi saving kowa awurin hadda isseta ɗin se alokacinne kowa yakulada babu mansura Hajiya mama ce tace "Ummi ina mansura baki kirata bane? "Wlh mama nanemeta bangantaba.."eh fa inaga bata gidannan domin ɗazu dazan shigo naga fitar motarta cewar Munir..... okay kawai Hajiya mama tace amma Hajiya umma komai bataceba....hakan a kafara cin abincin inda mutanen gidan seyaba girkin isseta sukeyi suna santin amma anty hawwa da juwaira harma Hajiya umma bawanda yace komai kuma ba wanda yakulada kowa,,,sedai isseta ce gabaki ɗaya hankalinta naga hannun Hajiya umma tana kallo taga kizataga wannan zoben nata amma bata ganshiba hakan ya tabbatar mata dacewar wancan ɗin dai natane, tana zaune tana tsakurar abincin zuciyarta fall tunani har aka gama cin abincin *(inda akabawa ƴar amanarmu ragin da sukayi ita da team teemah p r v🥳 suka cinye suna wawaso dasantin girkin isseta..ohhhh su inna kwaɗairu ƴar amana aci sannu🤩🤩)* suna gama cin abincin kowa yatashi wasu suka nufi perlor wasu kuwa shiga gyaran wurin yayinda Hajiya umma tanufi bathroom ɗinta bayan taduba agogon hannunta. tana shiga bedroom ɗin tanufi wannan lungun babu sallah balle salati tana shiga tayanjo wani ƙaton madubin tsafi tareda wasu kaya green tasaka ajikinta,,wata ƙatuwar tukkunya tajanyo kana tasaka hula, seda tagama duk abinda takeso tayi tukkunna tazauna tareda saka wannan ƙaton madubin tsakiya tashiga kiran "tsijuju tsijuju tsijuju,, hakan kawai take kira kusan minti 2 kafin wannan mushrikin tsohon yabayyana agareta yana wata irin mahaukaciyar dariya. Ido nazaro arikice ina dubansu dagashi har ita cikin mugun mamaki ganin ashe Hajiya umma ce ketarayya da wannan mushrikin tsohon domin awancan lokacin hular datasaka tahana aga kowacece lokacinda wannan tsohon yabata labarin gimbiya laweesat. "Baki tabuɗe zatayi Magana cikin sauri yadakatarda ita ta hanyar faɗar "karkice komai Jamilaaaa domin duk abinda zaki faɗa nasani sedai abinda zance miki anan shine dai wanda nasaba gaya miki kiyi hankalida gimbiya mardeeya kamar yadda tagaya miki domin kuwa tafi gimbiya laweesat haɗari sabida ita da kanta takeyi bajira takeyi ayi mataba kuma ayanzu tashiryayin fito nafito dake tashiryawa karya alƙadarinki kisani tabbas bazaki iya takon saqa da itaba domin ita ɗin tamkar guguwa hakan take abu ɗaya ne zesa kiyi nasara akanta shine samun haɗin kan najeebullah akan biyan buƙatarki domin tabbas duk ranarda yakwanta dake to komai zeƙare kuma burinki zecika batareda wani yashiga tsakaninki da hakanba amma kisani muddin kikayi sake gimbiya mardeeya tarigaki ƙarasa nata aikin to kin rusheeee, yaƙarasa zancen cikin daga murya gabaki ɗaya seda ɗakin yaɗauke...ajiyar zuciya tasauke kana tace "To amma tsijuju akwai matsala fa domin kuwa yarigada yakwanta da wannan tsinanniyar yayinyar kuma kace doline nice zan kasance tafarko gashi tana neman shiga tsakaninada hakan tunda ayanzu wuri ɗaya suke bacci. "Ƙarya yakeyi betaɓa samunta amatsayin ƴa mace ba sedai zesamu idan kikayi wasa abu naƙarshe daya dace kisani shine tsuntsu zekomawa sheƙarsafaaaa hhhhhh hhhhhhhh hhhhhh yafaɗa yana sakin wannan razanniyar dariyar kana yaɓacewarshi....ajiyar zuciya Hajiya umma tasauke kamin tamiƙe tacire kayan tareda maida komai mazaunin shi tafito tana tunanin wanne tsuntsu tsijuju kemagana akai...tana fitowa taga wayarya na ruri ɗagawa tayi tareda karawa akunne...kafin tayi magana mekiran nata yarigata "Hajiya ya'akayi hakan nejeeb yaje South Africa batareda kingayamin ba??.....! Tab ɗijam🤔🤔🤔meyiwa mejo najeeb laɓe ta bayyana mahaifiyarshi kuma keson aikata wannan danyen aikin akanshi 🤔🤔🤔hummmm gamudai gani👀 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 4 Page 79 & 80 "To ai naɗauka kasanine Alhaji tanimu tunda wurin aikinku ɗaya dashi..."Hajiya jamala ko wurin aikinmu ɗaya ai yadace kigayamin tunda kinsan kowaye wannan yaron shegen kaine ya'iyatakonshi tunda yafara zargin wani abun kinsan baze bari kowa yasan shirin shiba, yanzu dai tunyoshe yatafi?? "Ton shekaran jiya yatafi..ok zansan abinyi, daga hakan yakashe wayarshi..itako Hajiya umma contact ɗin mansura takira bata ɗaga ba sekawai tashareta dama haushinta takeji tunda tafara nuna son mejo atakeyi dan ba yadda zatayi da ita ne taƙyaleta. Gombe state Hajiya Hannah tasaka ansaki iyya hassi tunjiya tadawo gida sedai tafita kamanninta yadda bakutunani sabida uƙubar gidan soja..mamansu ya balah kuwa dataga iyya hassi taƙara zarana da wannan lamari yadda iyya hassi tafita kamanninta lokaci ɗaya, hakan suka shige daga sunata kuskus akan wannan zancen dominfa yanzu kowa tsoron fitowa waje yakeyi yayi wata maganar yakirawa kanshi ruwa....koyanzu zaune suke mamansu ya balah nabata labarin gidan ƴartata anty hawwa da yadda komai yakasance sedai tafaɗa mata itafa gidannan akwai abinda kefaruwa ƙila domin dai har suka fito ba'akaisu gidan amarya anty hawwa ba inkuma acikin gidan zata zauna ba'akaisu ɗakinta ba har sukabaro garin, kuma tabata labarin a can sukasami zuwaira....sosai iyya hassi tayi mamakin ganin zuwaira da sukayi acan dudda tagaya mata gidansu ƙawarta zataje domin yayan ƙawar Tata kesonta kuma mashahuran masu kuɗi ne amma batayi tunanin gidan daza'akai anty Tata bane, ajiyar zuciya tasauke kana tasaki murmushi afili tace inaga shima wanda keson zuwairar ɗan gidanne arziki yaƙara zomuna har gida idan kuwa hakanne doline muma mudama mudena tsoron wannan matar da bintu indai anga waccan ballagazar ƴar tasu mufito muyi fito nafito dasu domin mununa musu munada surukai masu kuɗi muma aida haihuwar gwamna Gara matar gwamna, taƙarasa zancen cikin farin ciki sam bata damu da matsalarda mamansu ya balah kemata zancen tana hangowa ba agidan....ahakan dai suka cigabada firarsu cikin nishaɗi amma agefe ɗaya zukatansu fall fargabar mezeje yadawo idan ba'aga isseta ba.. Mama bintu Itama zaune take a perlor ta tana wayada Hajiya Hannah domin sapwan yadawo gidan yakawo mata waya tareda nomber mamarsu lokacinda yakarɓi hoto isseta...cikin alhini tace "Hajiya Hannah har yanzu babu wani labari game da Maryama ko? "Wlh babushi bintu ninarasa ma mizamce akan wannan lamarin wlh akullun hankalina ƙara tashi yakeyi sedai inaji ajikina duk inda Maryama take zatadawo garemu, Hajiya Hannah tafaɗa tana goge ƙwallar idonta....itama mama bintu kukan takeyi acikin kuka take faɗar"dan Allah kiyafemun aminiyata wlh akullun ina mamaki da takaicin faruwar abunnan bansan ya...ya'isa dan Allah bintu wlh balefinki bane mune dalaifi da muka wofantarda ita sabida hakan yanzu balokacin tono Laifuka bane lokacine dazamu ƙara meda hankali wurin gayawa Allah kukanmu wannan shine kawai mafita agaremu..ajiyar zuciya mama bintu tasauke kana tace Allah yabayyana muna ita..Ameen ya Allah, daga haka sukayi sallama.. Dadare misalin ƙarfe 10 nadare mama salumu ce tashiga ɗakin ƴammatan gidan tasamu suna fira anty bilki nakwance tana kallon less awayarta yayinda jidda da zubaida ke kallo awayar zubaida ɗin, suna ganinta sukace "mama salmu Barka da fitowa...."yawwa barka bilkisu taso kitayani bacci yau tunda yanzu kwanan gida yabuwayi mlm tafaɗa tana barin ɗakin domin tasan doline tabiyota tunda gabaki ɗaya yaran gidan tsoronta sukeji....Anty bilki kuwa miƙewa tayi tana fishi tabi bayanta domin Allah yasani ta takura mata sabida tayi kewar baƙuwarsu tadare batasaniba yau kozatazo ragemata zafi amma tazo tawani ce tatayata bacci sabida tsirko...koda tashiga ɗakin mama salmu batanan hakan yasa tahaye gado tayi kwaciyarta, koda mama salmu tazo taganta batace mata komaiba itama tayi shimfiɗa takwanta....misalin ƙarfe 1:00am anty bilki taji ana shafarta se tsotar breast ɗinta akeyi kuma ansa yatsa ana pingerring ɗinta cikin salo na musamman.. miƙa tafara tana buɗe ƙafarta tana ƙara bajewa yadda zatayi abinda ake mata ɗin da kyau,,hakan kuwa yakara bawa matar damar ƙwaƙularta yadda takeso, sosai anty bilki tabaje tana kwasar daɗi har wannan matar takai bakinta cikin fadar anty bilki tana jiyar da ita daɗin datake so taji....sosai anty bilki tayi nisa cikin ƙololuwar daɗin datake sha kamar antsikareta tatunada aɗakin mama salmu fa take ƴar bala'in gidansu..wani irin hantsilowa tayi tana lalaben kayanta arikice domin tuni wannan matar tasaɓule matasu...ƙara janyo ta matar tayi domin itama yanzu Abuƙace take..cikin tsoro anty bilki tace "Please kiyi hakuri nan ɗakin mama salmu ne wlh idan tazo taganmu kashenine kawai bazatayiba dan Allah kitafi har mukoma dakinmu...banza matar tayi mata kamar batajitaba takara janyo ta tana ƙaƙarin danna kan anty bilki akasanta domin takai ƙololuwar buƙatuwa....baki anty bilki tabuɗe zata komayin magana kenan aka mayarda wutar nepa,,aiko sukayi ido huɗu itada wannan baƙuwar tasu tadare...ido tazaro arazane cikin mugun tashin hankali tace "mama salmu😳 da..da..dama kece Please mam...batabarta taƙarasa ba tatura kanta kasanta tana ƙara buɗe kafafinta tareda sakin nishin daɗi..ganin hakan yasa anty bilki ɗora bakinta awurin tanayiwa mama salmu abinda takeso ɗin tunda dama itace akejin tsoron tazo seya kasance itace ake tareda ita, gaya itama anty bilki bata samu gamsuwarda takeyiba...aiko anan suka kacame wurin jiyar da sunansu daɗi, kusan awa ɗaya ana abu ɗaya amma mama salmu bata gajiba dama shiyasa suke taruwa itada anty hawwa tukunnah take samun gamsuwa...suna cikin wannan bidirinne hafizu ƙanen yah balah yashigo ɗakin idonshi yasauka akan ƙofar fadar mama salmu dake wangale anty bilki na tumurmusa mata wurin,,,wani irin numfashi yaja tareda ƙarasowa cikin sauri yana zare wandonshi tunkamin yakai garesu yana zuwa yajanye kan anty bilki yana ƙoƙarin turawa mama salmu banana ɗinshi data miƙe sosai domin yaron akwai halitta...ido anty bilki tazaro tareda nunashi tana faɗar miyakawokanan mizakayi? "Barshi barshi ya cini Please bilki washhhh samin hafizu, cewar mama salmu cikin mayen buƙatuwa...aiko kamar jira yakeyi yadannata suka saki ihu atare, nan ya hau sex ɗinta babuji babu gani sunata sambatu...janyo anty bilki mama salmu tayi ta kwantar da ita tana shucking HQ ɗinta itako tayi goho hafizu na harka akanta, se ihu sukeyi suna sambatun daɗi, "wa'iyazubillah Allah yakaremu da zuri'armu. Wai wacece mama salmu?? Asalin sunanta salamatu haifaffiyar garin Kano state ce acan mlm Musa ya surota...salamutu tun tana budurwa jara babbiyar yarinya ce takarshe hakan yasa take biyar maza da mata tunbatayi aureba...bayan mlm Musa ya aureta bata samun yadda takeso ataredashiba hakan yasa tafa saka ƴaƴan shi maza ajikinta wanda suka kasance manya hafizu da yah balah sosai take sake musu har suka saba da ita suna bacci a ɗakinta suyi kallo suci abinci suyi komai...mamansu ya balah bata hanasuba sabida zaman mama salmu Bala a'iya dudda cewar itace ƙarama amma dukkansu tsoronta sukeji sabida masifarta. Hakan tarinƙa saka yaran ajikinta hartakai idan tayi wanka tace sushafa mata mai kutasa kaya agabansu kuma seta koma tsirara gatada kyakkyawar sura,,,suko sesuyita kallonta abinka ga sabuwar balaga..idan taga suna kallonta seta dauko hannunsu taɗora akan nononta tace sutaɓa kosusha kotasa suna shafa zumar gabanta...sosai tayi musu saboda wannan mummunar dabi'ar hartakai takawo tafara taɓa musu penis ɗinsu sunajin daɗi wata rana kuma tayi musu shucking aiko suyita ihu sunajin daɗi har suka saba basu iya zama setayi musu, kai har akazo tafara sakasu suna romance ɗinta hartakaiga sex..sekawai suka jone suna sex ɗinta duk lokacinda sukeso ko ita takeso.. Lokacinda ƴammatan gidan suka fara zama cikakkun budarene taɗauki kwaɗayin duniya taɗora akan isseta domin Allah yayiwa yarinyar baiwar diri da cikakkiyar halitta,,,hakan yasa take tare mata faɗa agunsu iyya hassi da mamansu ya balah dudda cewar tanajin haushin yadda mama bintu tahana yarinyar sakewa da ita amma dudda hakan bata cire rai daga samuntaba,,,shiyasa duk abinda za'ayimata nazalunci bata bari idan tagani....to akwana atashi tafahimci yaran gidan na irin ɗabi'arta ta less abin yayi mata daɗi sosai domin taɗauka hadda isseta setake ganin komai zezo mata da sauƙi sedai aranarda tafara farmakarta a dakinsu ne takano batayi ganin yadda taso tona nata asiri aikaci uwar danbe itada ita...hakan yasa tayanke shawarar zomata da karfi kobataso setasamu abinda takeso agareta, Tofa aranarne anty hawwa tayi ihu lokacinda taga suna danme dudda cewar batagane kowa ceceba...to wannan shine sanadin faruwar komai har mlm Musa yakori isseta agidan datemakon sharrin iyya hassi...shiyasa lokacinda mlm Musa yakori isseta hankalin mama salmu yatashi hartabi bayan isseta amma bata gantaba,, taji baƙin cikin korar isseta sosai kasan cewar bata samu abinda takeso agaretaba har hakan tafaru....wannan dalilinne yasa tamaida kwaɗayinta agun waƴanda taga sukeda halayyar take shiga cikinsu susheƙe ayarsu gefe ɗaya kuma tana watsewarta da su yah balah...wannan shine asalin ko wacece mama salmu.. Mukoma cikin labarinmu. Seda yahaƙeta sosai tasamu nutsuwa tukkunna yakoma kan anty bilki itama yayi mata fata'fata gabaki ɗayansu seda suka samu cikakkiyar gamsuwa tukkunna suka sarrawa juwa. *Innalillahi wa'innailaihi raji'un ƙalu bale garemu iyaye mata yadace mukulada yaranmu musam suwaye suke taredasu? Bawai dan mahaifin yaro ko yarinya yayi aureba zamu sakarwa matar ragamar yayanmuba a'a hakan bazeyuba doline mutsaya musan wacece ya auro kuma minene halayyar ta tukkunna, hakama abokanai iyayen ƙawaye mata malaman makarantar boko maƙota da wasu makusanta agaremu, koyaya mukeda mutun mufara sanin wayeshi tukunnah mubashi yardarmu 💯 domin ayanzu munshigo zamanine wanda kanka kawai zaka iya sheda, bazaka iya shedar ɗanda kahaifa acikinkaba bazaka iya shedar iyayen dasuka haifekaba hakama bazaka iya shedar mijin aurenka ba, domin wannan faɗaɗɗan zamanine acikin Alqur'ani me girma Allah yafaɗi zuwa wannan lokacin sabida hakan abu ɗaya zamuyi shine addu'a dakuma kulawa domin Allah yace tashi intemakeka bawai munaɗe hannuba muzuba ido muna jiran Allah yashirya muna doline semun roƙeshi kuma munƙara da tattalin abinmu, Allah yakaremu da kariyarsa Muda zuri'armu da dukkanin musulmi baki daya, Allah yadatardamu da alkairinsa.* Anan bacci yaɗaukesu kowanne tunɓur seda aka fara kiran sallar fari na assuba tukunnah hafizu yakoma dakinsu dake soron gidan, Allah ya kyauta... Gidansu halima Rayuwa metsabta akeyi tsakanin innar halima da Ammin Isseta domin kuwa sosai take bata kulawa hakama halima ba'abarta abayaba wurin kulawada Ammin tasu...hakan yasa Ammi sakewa yadda take so tacanza kamar ba itaba tayi kyau tayi ƙiba acikin kwanakin nan biyu komai yazamemata sabo kamar yadda tafara sabuwar rayuwa...komai tare sukeyi itada innar halima gwanin birgewa kamar wasu yaya da ƙanwa,,,hakan kuwa yayi wa halima daɗi sosai...agaskiya Ammi nacikin farin ciki kasancewar ta awannan gidan sedai gefe ɗaya nazuciyarta tana kewar ahalinta sosai kawai tadanne abinne aranta tunda maah tace bayanzuba sabida hakan bazatayi jayayya da itaba..awani ɓangaren kuma takwararta domin kullun duban hanyar inda zataga Isseta takeyi amma bata gantaba.. South Africa Tunda suka shiga bedroom ɗinsu bawanda yaƙara fitowa acikinsu domin dukkansu agajiye suke sosai....washe gari tunda sassafe suka fara shirin barin ƙasar domin sunsiya ticket tun cikin dare, general Aliyu ne yafara fitowa cikin shigar manyan kaya na hausawa wanda suka kara mishi kyau sosai domin baƙarya general Aliyu ma kyakkyawa ne ajin farko ɗago golden eyes ɗinshi yayi yana kallon general Faruk dayafito shima yana ɗaura gogon hanunshi yafito asalin buzu sak basirki, wayarshi yaciro aljihu jin saƙo yashigo,,ɗaukowa yayi yaduba seyaga sakon daga megirma shugaban kasar sune Alhaji abdussalam idis, harze share saƙon ganin wanda yaturoshine yasa doli yabuɗe, yana karantawa kamar hakan "general Faruk ga hoton Maryama nan naturoma Allah yasa aganta acikin aminci...ajiyar zuciya yasauke bayan yagama karanta saƙon.."what happened? Cewar general Aliyu.."nothing picture ɗin yarinyar nanne ƴallaɓai yaturo ina tunanin yadda zamu fara nemantane..."okay badamuwa damun koma Nigeria ai semu maida hankali akan nemanta tunda munganada wannan in sha Allah..to Allah yasa aganta Bara idan munjecan semu buɗe picture ɗin muga.... okay hakan yayi cewar general Aliyu yana rufe bakinshi mejo najeeb nafitowa cikin wasu arnayen kayan Pakistan marron color aiyumusu aiki da baƙin zare na asakake,,ga sumar nan tashi tasha gyara yadda takwanta tayi lubb tareda kyakkyawan sajen dayayiwa fuskarshi ƙawanya, Red lips ɗinnan nashi kuwa sesheƙi yakeyi kamar yashafa mishi janbaki, tafiya yashiga yi cikin takonshi na ƙaƙkarfan namuji seda yazo tsakiyar perlor kana yaɗago da blue eyes ɗinshi yana kallonsu ahankali yabuɗe baki cikin Cool voice ɗinshi yace "mujeko, daga hakan yayi gaba abinshi suma suka takemai baya, zaratan samari masu cikar haiba da kamala jajirtattu kuma sadaukan mazaje..aharabar hotel ɗin suka samu Captain jameel, Captain Ameer , suna zuwa suka bude musu mota suka shiga se airport acan suka samu dandazon sojojin South Africa tareda commander Kuwait wanda dashi ne sukayi aikin yanzu shiya jagoranci kawo wannan shugaban ƴanta'addan datawagarsa airport ɗin bayan yasanarda mayanshi gagarumin aikinda sojojin Nigeria sukayi...sosai su mejo najeeb suka samu girmama agun waƴannan sojojin tareda jinjina akan aikinsu daga nan sukayi musu sallama suka hau jirgin domin tuni ansaka ɓataƙasar aciki...ahakan jirginsu yatashi zuwa Nigeria......! Autar alheri ✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 5 Page 81 & 82 Sajad ne yafito cikin shirin shi zefita haryazo tsakiyar perlor yajiyo Muryar isseta tana faɗar "ƙanena ina zuwa hakan? "Ɗan kallonta yayi cikin murmushi yace "zanje ɗauko mijinkine anty Maryam yace nayi sauri jirginsu yakusa sauka kuma kinga sunacan tareda driver shi. "To shikenan adawo lafiya, tafaɗa cikin sakin fuska tana ɗaga mishi hannu... murmushi kawai sajad yayi tareda ficewa daga gidan yanufi airport...juyawa isseta tayi takoma inda tafito aranta tace "Humm wato soyayi yamini bazata kenan shiyasa begayamin zedawoba, aiko dabansaniba wlh da baka kyautaminba yah najeeb domin dawowarka itace makamina nafarko. Da wannan tunanin dai harta koma bedroom ɗinshi. Anty hawwa dake koridon fitowa part ɗin Hajiya mama tanajin duk maganarda isseta keyida sajad wani irin murmushi tasaki aranta tace "gadamata tasamu, daga hakan tajuya zuwa bathroom ɗin ummi inda duk anan suke zaune itada juwaira, tana shiga tafaɗa bathroom wanka tayo na musamman tukunnah tafito daure da towel aƙirjinta tazo gun mirror tana ƙarewa kanta kallo taga kotanada makusa, wanda kuma sam bata gantaba sabida itama ɗin kyakkyawa ce ba laifi sedai idan Isseta na wuri tofa ko acikin munanan nacan gaba za'akaita....shafe shafe tahauyi tadanƙara shegiyar ƙwalliya kamar wadda zata gasar kyau...itadai juwaira naganin hakan tafice warta tadawo general perlor tazauna inda tasamu ummi zaune itada yah munir suna ƴar firarsu, zama tayi itama acikinsu dudda bawanda yace mata komai. Anty hawwa kuwa seda tagama ƙyale,ƙyalenta tukunnah taɗauko wasu arnayen riga da skeat na material tasaka, sunyi bala'in kama jikinta yadda suka fito da siffarta sosai, ɗankwalin shi taɗaura akanta kamar wadda zata gasar kyau kana taɗauki turare tabaje jikinta dashi, seda tagama karewa kanta kallo a mirror ta tabbatar cewa Yes itamafa macece maiji dakanta, tukunnah tasaki wani shi'umin murmushi tace "danikuke zancen isseta wlh dagake har ita juwaira sekun gane hawwa'u dabance ko acikin dubbannin mata kuwa, daga hakan tafito perlor amma bataga kowaba hakan yasa tanufi general perlor gidan inda tasamu yanzu hadda Hajiya umma tafito tana zaune cikinsu ana fira domin izuwa tasan tasan haƙanta yana gab da cimma ruwa.... dukkansu da kallon mamaki sukabi anty hawwa ganin cewar bata taɓa yin kwalliya makamancin wannan agidanba amma yanzu tacaɓo ado kamar ƴar tsana😂 hakan tasamu wuri tazauna ba wanda yace mata komai acikinsu. Airport kuwa jirginsu nasauka rundunar sojoji ta musamman tazo tarbonsu kasancewar general Aliyu yakira wani Captain harun yace yaturo musu motar ɗaukar masu laifi, hakan yasa akazoda runduna ɗaya....ahankali suka shiga fitowa acikin jigin cikin tafiyarsu ta zaratan sojoji masu jida izza da kuɗi bugu da ƙari ga ƙarfin iko na hukuma ahannunsu..suna fitowa aka taso ƙeyar ƴan ta'addan agaba,,,aiko atake Yan jarida maɗauka labaru suka cika wurin anata daukarsu anama su mejo najeeb tambayoyi amma ba wanda suka kula hakan suka samu suka fito daga cikin taron mutanen da ƴan jarida inda dakyar suka samu damar shiga motar sajad dukkansu sabida sugujewa ƴan jaridar amma inba hakaba motar sojoji zasu shiga domin basuyi niyar zuwa gidansu mejo ba....hakan sajad yagaidasu cikin farin cikin ganin nasarar dasuka samu kuma sun dawo lafiya....sukuwa ƴan ta'addan tuni rundunar sojoji tasakasu mota suka nufi inda mejo najeeb yabada umurnin akaisu wurin ajiyar sirri. Dagudun gaske motar tashigo cikin banana island tareda nufar gidansu mejo kaitsaye, sajad nayin Perking yabuɗe motar afito ahankali yana ƙarewa gidan kallo yanajin wata irin ni'ima nasaukar mishi,,hakama brothers ɗin nashi duka fito tukunnah suka nufi ƙofar shiga perlor gidan domin sugaisarda su Hajiya umma tukunnah suwuce gidansu General Aliyu. Isseta kuwa tanajin saukar motar sajad agidan tafito daga part ɗin mejo tareda nufo perlor cikin wata irin arniyar shiga, bata tsiraici bace domin abaya ce ajikinta green color wadda ta kamata asama sekuma tabuɗe aƙasa tabaje wadda tafitarda dukkanin kyakkyawar surar jikinta mebala'in ɗaukar hankalin duk wani lafiyayyen namuji, batayi mahaukaciyar kwalliya ba amma tayi simple makeup kana tayi rolling mayafin abayar, wani irin sassanyan ƙanshin humrah ketashi ajikinta memugun dagula lissafin ɗa namuji domin gimbiya mardeeya ce takawo mata ita....suko mutanen perlor suna zaune suna kallon saukowar su mejo najeeb daga jirgi wadda ake haskawa yanzu a tv yadda sukayi nasarar kamo waƴannan ɓata ƙasar seyaba musu akeyi anata faɗar girman wannan aikin datemakon ƙasashen duniya da sukayi. tunda tadoso perlor duk wanda ke wurin hankalinai yadawo kanta sabidajin daɗi ƙamshin sihirtaccen humrah dake jikinta. Gabaki ɗaya baki suka saki da hanci suna kallon inda zallar kyau keyawo ko babu kwalliya.."wow Masha allah anty Maryam your very beautiful woman wlh, ummi tafaɗa cikin son matar yayan nata..wannan maganar ta Ummi itace tasaka ƴan cikin juwaira mirɗawa ganin yadda isseta takoma kamar Bala rabiya acikinsu, duk sesuka koma kamar yan ga'aiki akusada ita..wasu irin yawu tahaɗiye aranta tace mike faruwa ne ake gasar wanka tsakanin anty hawwa da wannan banzar yarinyar?? Batakaiga samo amsaba, taji munir yace Masha allah anty Maryam kirinƙayin addu'a sabida bakin mutane Please kar'ayiwa yayanmu illah.. murmushi kawai isseta tayi tana duban duk yadda mutanen suka zuba mata ido babuko kiftawa....amma banda Hajiya umma datayi kamar tadasƙare awurin tunlocinda idonta ya sauka akan waƴannan bayin Allah dasu mejo sukazo dasu. Turo ƙofar perlor akayi inda mejo najeeb ke gaba general Faruk nabiyedashi se kuma general Aliyu dayashigo bayan general Faruk... Sallama sukayi ummi ta amsa tana faɗar "sannuku dazuwa yah najeeb kundawo lafiya? Yah Aliyu sannunku tafaɗa cikin jin daɗin ganinsu...amsa mata sukayi cikin sakin fuska yayinda mejo Hankalinshi kewani gu daban, inda yake hango Maryam ɗinshi tana takowa zuwa gareshi cikin takonta me ɗaukar hankalinshi da zutsuwarshi, ido yazuba mata sosai cikin mamakin ganin yadda take sakar mishi lallausan murmushi tareda kashe mishi ido ɗaya tana shagwaɓe fuska irinna kabarni nayi missing ɗinki sosai...ido yaɗan waro ganin yadda takeyi mishi kamar ba itaba.....itako anty hawwa Cikin wani irin karuwanci tamiƙe zuwa gunda mejo yaƙe tsaye domin sam batabi takan su general Aliyu dake gaisarda Hajiya umma ba suna mata magana dasukaga tataso domin sun ɗauka wurinsu tayo...kafin taƙarasa wurin mejo dabe kosanda akwaita aduniyaba taga isseta ɗare ɗare rungume acikinshi tana saukemai kiss akunne wanda ita sam bataga lokacinda isseta tazo wurinba kawai ajikinshi taganta...shiko yawani lumshe Blue eyes ɗinshi yana shafa bayanta tareda ƙankameta ajikinshi lokacinda yaji tana faɗar "ohh my hero yah najeeb I miss you so very much wlh uhh taƙarasa zancen tana sakar mishi kiss akunne Wani irin lumshe ido yayi dukkan tsigar jikinshi natashi, kafin yaɗago hanunshi ahankali yasauke shi a saman kyakkyawar fuskarta, yabuɗe baki cikin Cool voice ɗinshi yace "Miss you more my sweet lif....beƙarasaba yaji saukar bakinta acikin nashi tayiwa lips ɗinshi wata sahihiyar tsotsa cikin gwarewa da iyya sarrafa mijin nata kamar yadda ya koyarda ita.. lumshe Blue eyes ɗinshi yayi tare da saka duka hannayenshi biyu ya tallabo ƙugunta yana haɗawa da nashi sosai yasakata ajikinshi, nantake jikinsu ya fara karkarwa...duk wanda ke perlor ƙasa yayi da kanshi yana murmushi. General Aliyu yace "Faruk tashi mubar gidannan tun wannan guy ɗin be kunyatamuba awurinnan...murmushi general Faruk yayi domin gabaki ɗaya hankalinshi nakan Ummi data dauƙar da kanta a ƙasa sabida kunya..sajad da munir kuwa wani irin ɗan iskan murmushi sukeyi wanda ke nuna tsintsar jin daɗin su ga abinda isseta tayi. Hajiya umma da tadawo hayya cinta Lokacin da su general Aliyu ke gaidata, ananne taga isseta dakuma abinda take aikatawa sedai dudda cewar abin ya ƙona mata rai amma bashine agabanta ba yanzu tashin hankalin ganin wannan shugaban ƴanta'addan a Nigeria kuma hannun hukuma yakawar mata da abinda isseta keyi, tashi tayi fuuu tabar perlor kamar zata tashi sama. Dukkansu wanda ke wurin da kallo yabita domin a tunaninsu bataji daɗin hakan dasu najeeb ɗin keyiba. Sukam masoyan sunacan duniyar love domin abin nason zartarwa kiss ga dukkan alamu sunmanta a inda suke...cikin wata irin zuciya data ciyo anty hawwa lokaci ɗaya tatun karesu kamar wata kumurci, tana isa tasaka hannu ta finciki isseta daga jikin mejo danufin ta yaddata sedai ko kizau batayiba saka makon kowannesu riƙe yake da wani, shi yariƙe ƙugunta itako ta riƙo kanshi zuwa wuyanshi...koma fincikota tajeyi munir ya doka mata tsawa hakan yasa isseta ƙoƙarin zare bakinta dagana mejo ta ɗago tana kallonta,,,shima buɗe blue eyes ɗinshi yayi dasuka koma red yana kallon wadda yagani akusa dasu, seya ganta kamar wani gardi da makeup ɗin aljanu,,,bece mata komai ba seƙara saka Isseta dayayi ajikinshi yana shin shinar wuyanta, itako tasakarwa anty hawwa wani muna fikin murmushi...cikin bala'in da kecinta ta hayyaƙoma isseta "nizaƙi wulaƙanta isseta dan bakida mutunci mijin nawa zakizo kinayiwa karuwanci agabana? To wlh baki iyasa senayi magani...kasa ƙarasawa tayi sabida buɗe ido da nejeeb yayi jin tana Mishi haushe akunne dudda besan ko wacece itaba kuma besan wa'ake kira da isseta ba amma yaji lallimar mijin datace tayi bala'in dukanshi hakanan yaji yatsani me wannan Muryar gardawan...ganin tayi shirune yasa yamaida kallonshi ga isseta, itama ɗin shitake kallo tare da shagwaɓe fuska tana Turo baki gaba tace "I much Miss you more ya najeeb please give me my sweet baby washh ya najeeb, taƙarasa zancen tana shafo wandonshi dede inda kwanci mejo ɗinshi take data fahimci ba meganinta inba anty hawwa dake kusansuba.."ohhh my god najeeb yafaɗa a buƙace jin hannunta awurin kamin yaɗuka kawai yaɗauketa kamar ya ɗauki jinjira yanufi pert ɗinshi da ita..mutuwar tsaye anty hawwa tayi awurin tana kallonsu.. isseta kuwa seda suka kusa ɓacewa ganinta taturo kai tare da yimata Gwalo sukayi shigewarsu...wani irin kuka ne yazowa anty hawwa hakan yasa tatoshe bakinta tare da kwasawa aguje takama pert ɗin Hajiya mama, da tuni juwaira nacan. Sukuwa mutanen perlor duka maidasu tv suna kallon ikon Allah se ayanzu general Aliyu yamiƙe cikin sauri yafice daga perlor domin baƙaramar kunyar abinda mejo yayi yajiba.... general Faruk nabiyedashi abaya yana dariya...suna fita Ummi tamiƙe itakam cikin sauri tanufi pert ɗin Hajiya mama amma tana zuwa tashige bedroom ɗin mama tasameta tana bacci itama kwanciya tayi tana tunanin wannan al'amarin dakuma yadda zeƙare....a general perlor kuwa seda kowa ya watsene munir da sajad suka saki wata irin dariya mecikeda nishaɗi cikin shaƙiyanci Munir ya mace "tab yau big bro zekwashi Gara Kai wlh naji daɗin yadda sukayi mata inbanda iskanci inaruwanta dasu. "Ayya nikuwa tabani tausayi yah munir koba komai itama fa aurota akayi, cewar sajad. "Da'aka aurota taga ƙanwata aiseta kama kanta kodan ganin ƙanwar aka bawa mijin suna kwana atare itako ba'akaitaba be isa tafahimci inda zancen yadosaba? Kuma karka manta arashin uwa fa akanyi uwar ɗaki, munir yafaɗa cikin jin haushi. "Haka ne kam Allah ya kyauta cewar sajad. Hajima umma kuwa tana shiga bedroom ɗinta ahaukace tashige kiran Alhaji tanimu awaya yana ɗagawa ko magana bata bari yayi ba tace "mejo tanimu kaga abinda kefaruwa kuwa yanzunnan naga Peter acikin mutanenda shegen yaronnan yakamo. "Eh Nima nagani Hajiya jamila. "To wanne mataki ka ɗauka? Agaskiya kasaka afita dashi yabar ƙasarnan tun beyi magana ba duk yadda za'ayi kuwa domin maganarshi Bara zanace agaremu. Wani mugun numfashi mezafi mejo tanimu yafesar kana yace "hakan za'ayi nima abinda nake shirinyi kenan. "Okay good tafaɗa tana yanke wayar kana tashiga Safa da narwa cikin a tsakiyar ɗakin......mejo najeeb kuwa suna haurawa sama tun a perlor suka fara haukacewa juna suna kissing ɗin juna kamar zasu cinye bakin junansu....! Autar alheri ✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 5 Page 83 & 84 "Cikin wani irin salo me tsayawa arai suke kissing ɗin domin Maryama tayi alkawarin ko mizemata setabawa mijinta kulawa sabida waƴannan kwaratan nagidansu....hannunshi yaɗora akan manyan breast ɗinta yajisu acikin riga hakan yasa yabuɗe blue eyes ɗinshi ahankali tareda ɗan yamutsa kyakkyawar fuskarshi alamar rigar ta takura mishi kamun yashiga ƙoƙarin cire ta,,,,,bata hanashiba harya yaƙarasa cirewar Atake manyan breast ɗinta suka bayyana acikin bra ɗinta wadda tarufe iya nipples ɗinta...zuba musu ido kawai yayi yana kallo kamin yasaka hannu ya ɓalle bra ɗin,,,aiko suka bayyana Dukansu atsaye curr se sheƙi sukeyi,,,tana tsayinta ko motsi batayiba balle tahanashi...wasu irin yawu ya haɗiye yana ƙara ware blue eyes ɗinshi akansu, kafin yaɗora hannunshi dake rawa yashafa tare da ɗan matsawa kaɗan kana yashiga zagaya nipples ɗin da yatsarshi...washhh Allah nonona ya najeeb kabari tafaɗa cikin shagwaɓa dason birkita lissafin mijin nata...aiko tayi nasara domin mutuwar tsaye mejo yayi yana kallonta yadda ɗan ƙaramin bakinta ke juyawa hakan yasa ko ina ajikinshi rawa yakeyi, cikin wani ɗan iskan salo yazo da bakinshi tsakiyar ƙirjin nata data banƙomai yashiga goga mata lallausan sajen fuskarshi yana ƙara murza nonowan nata....ƙara isseta tasaki tareda banƙarewa ajikinshi tanashan yaji. "Wayyoo Allah cewar najeeb kafin yaɗora dafaɗin "wlh Maryam zaki kasheni da salonki ahhh please zansha, yakai bakinshi akan nipple ɗinta batareda yajira cewartaba yashiga tsotsar shi Cikin ƙwarewa da iya sarrafa mace. "Ahhhhh yah najeeb ohhh washhhh uhmm yah najeeb ahhh, shine kawai abinda kefita daga bakin isseta tana ƙara turomaisu tana shafa kwantacciyar sumar kanshi, hakan yaƙara sakashi cikin yanayi... miƙewa yayi ahanzarce yacire kayan jikinshi shima kana yasunkuceta zuwa bedroom ɗinshi...yana kwantar da ita akan bed ɗin yaɗauki wasu ruwan roba daya gani akan mirror yasha sosai kana ya ajiye..cikin sauri isseta tace "zansha, hakan yasa yafasa ajiyewar yamiƙa mata,,,itama sosai tasha seda tashinye kana ta ajiye robar. Murmushi gimbiya mardeeya data ajiye ruwan tayi kana tafice daga bedroom ɗin...shiko akan bed ɗin ya haura tare da fara salar cibiyar ta yamiƙa duka hannayenshi yana murza duka nipples ɗinta...wani irin banƙarewa tayi tana faɗar "washh Allahnaa yah najeeb so sweet ahhhhh tafaɗa duka jikinta na rawa.. najeeb kuwa sosai yake wasada ita yadda yakeso kafin Yayi ƙasa da kanshi yashiga zare pant ɗinta wanda batama san yanayiba tarigada talula duniyar maji daɗi....seda yagama zare pant ɗin kana takusanto da kanshi gareta, tare inda fitarda tongue ɗinshi, wani irin ƙamshi medaɗin gaske yaziyarci hancinshi.. lumshe Blue eyes ɗinshi yayi yanajin yadda ko ina ajikinshi ke rawa ga Hajiya babba se haniniya takeyi tana Harbin iska...dasauri yaɗora bakinshi akan ƙofar fadarta ganin yadda wurin ke sheƙi ni'ima na fita aciki, cikin wani irin yanayi yasaka harshenshi aciki yana juyawa...da ƙarfin gaske isseta tataso cikin wani irin zillo jin baƙon abu agareta amma me shegen daɗi wanda sam bazatace ga daga ina yake zuwaba...cikin sauri yamayarda ita yadanne kana yariƙo ƴar tsakarta da harshenshi yana tsotsa kamar alawa cikin wani irin shauƙi. "Wayyoo Allah yah najeeb nashiga ukku please kadena ahhhhh washhh yah najeeb abuna daɗi ahhhhh yah najeeb wani abun kemun yawo aciki wayyoo Allah daɗi wlh ahhhhh yah najeeb uhmmm wayyoo pussy na zefita daɗi nakeji yah najeeb wayyyoo daɗi ahhhhhh daɗiiiii yah najeeb wayyoo zanmutu nashiga ukku innalillahi yah najeeb minene kakemun ahhhhhh wayyoo so very sweettttt yayanaaaa ahhhh karka dena daɗiiiii ahhhhh kadena karna mutu Pleaseee tafaɗa amugun haukace daji batasan abinda take cewaba gabaki ɗaya tagigice Mishi se ƙara buɗe ƙafarta takeyi tana danna ƙanshi aciki tana kuma ihun daɗi kafin tafasheda kukan daɗin domin jitakeyi kamar zata suma, cikin fitar hayyaci take karkarwa gabaki ɗaya ila hirin jikinta rawa yakeyi kukanta ne yaƙara karfi jin yadda gabanta ketsa,tsafowa kafin tafige kanshi tana feshin ruwa kamar an kunna panpo...janye kanshi yayi yana kallon yadda ruwan kefita da sexy eyes ɗinshi kafin yasa hannu yana dafe mejo ɗinshi cikin fitar hayyaci yace "washhhh Maryam ruwan daɗi oshhhhh wayyyoo Maryam inaso jikina ya haɗu danaki please inaso kaciyana yaji ɗimin wannan kyakkyawan wurin wayyoo Maryam basakawa zamiyiba karki tsorata koki hanani please gogawa kawai zanyi ahhhhh wayyoo burata Maryam help meee🙈, yafaɗa bemasan kalmar tafito daga bakinshiba. Itako da haryanzu bata dawo dedeba wani irin zuttt zuttt takeji aƙasanta jin wannan furucin nashi seyayi mata daɗi sosai hakan yasa batace komaiba kuma bata hanashiba...cikin mugun buƙatuwa yariƙo penis ɗinshi daketa haniniya wanda shikanshi da a gayyacinshi yake girmanta zebashi mamaki, adede pink color ɗin ƙofar fadarta yaɗora kaciyarshi, hakan yasa suka sauke numfashi atare, kamin yadedeta ta da ƴar tsakarta wadda tayi wani irin tsini yaɗora dede hodar kaciyarshi awurin yafara gogawa, atake dukkansu jikinsu yaɗauki rawa, wata irin ni'imar sha'awa natafi daga jikin kowannensu tana haɗuwa wuri ɗaya wurin na ƙara santsi...wani irin gurnani najeeb yafarayi yana ɗan shiɗewa jin wani kalar daɗin nadaban mashiga jikinshi takowacce ƙofa, duk yajanye kaciyarshi yaƙara maidawa jiyakeyi daɗin naƙaruwa. Kuma hakan yake itama agunta. "Oshhhhh uhmmm ahhhhh baby daɗii uhmmm wayyoo babynaa oshhh ahhhhh daɗi wlh ohhhhh my god Maryamm ahhhh, yafaɗa alokacinda yaji wani irin abu yacaki penis ɗinshi atake yaƙara ware kafafunta yana ƙara gogawa agigice yake faɗar"wayyoo Maryam daɗi so sweet "ahhhhh ohhhhh sheath baby ahhhh wayyyoo gidan daɗi yafaɗa cikin out of control yana ƙara tale ƙofar fadarta tare da danna kaciyarshi aciki yasaki ƙara dudda beshigaba...itako sam bataji zafiba ko ajikinta hasalima wani irin daɗi taji yana ratsata meshiga kowanne lungu da saƙo najikinta. "Oushhhhh daɗiiii Maryamm ahhhhh it's so very sweet my sweet life wayyoo shiiiii ahhhhhh, yafaɗa daɗan ƙarfi sekuma yasa hannu yayi sama da kafafunta yadda ƙofar wurin zata ƙara buɗewa sosai, aiko Sega wasu ruwa masu ɗimi da santsi sunzubo akan penis ɗinshi wanda besan lokacinda yasaki ƙaraba yana kutsawa acikin killa tacciyar hanyarta, wani irin ihun yasaki me haɗe da kungin dakuma gurnani lokacinda yajishi acikin wannan killataccen wurin migigita ƴan maza(wlh kusani duk wadda ta yadda mijinta yakwanta da ita bemata kukan daɗi ba ko ihu ko gurnani domin shine na kurman namuji🙈to wlh tarako mata duniya ne yadace tagyara kanta gudun kar wata rana ya auro macen gaske kikoma bora acikin gidan🤷dominfa inda yakejin zam'zam to can zashi💃) agigice yafara kaiwa da komowa acikin wannan lambun wanda yasakashi manta wayeshi, wata irin Banka yakeyiwa isseta wanda takeji har amaƙoshinta dudda cewar batajin zafin fitar budurcinta kamar yadda kowacce mace keji awannan first night ɗin amma itakam sam bataji(wannan aikin gimbiya mardeeya ne komiyasa tayi hakan oho) izuwa yanzu kam najeeb ya ɗimauce yarasa abinda zeyi yanutsu bemasan abinda yakeyiba ayanzu idan wuƙa zaki saka masa kitambeshi sunanshi baze gaya mikiba domin shikanshi besaniba, mejo fa yalulu duniyar da tabuɗe bakin zeekirullah (zeeyk) acikin Book ɗin SIRRI, yafaɗa irin hannunda yasa sheck jalaluddeen karato dala'lai TANTIRANCI, Humm wannan fa fagen yaƙine mekada maza ƙasa wanwarr fagen dagane mesaka ƴan maza kuka currr amma fa na daɗi😹🙈ayau dai mejo najeeb ya banbance tsakanin romance dakuma babbar fada domin kuwa bakin ihun ma babushi, wani irin salo yakeyiwa isseta kamar zerabata gida biyu yana haƙar ta yana gurnani da hawaye shaɓe shaɓe afuskarshi se mazari yakeyi yana jujjuya kanshi kamar wanda akace lokacinsa yayi, wani irin daɗi ne yaciyoshi alokacinda yadangwalo majiyar daɗin cikin faɗar Isseta hakan yasakashi gantsarewa tare da sakin wani irin kuka me haɗe da ihu ko ina ajikinshi na karkarwa, se ayanzu bakinshi yabuɗe cikin fitar hayyaci yake kiran sunanta babu ƙaƙƙautawa domin gab yakedayin release "wayyyoo wayyyoo Maryam ahhhhhh Maryam kiyafemun wayyoo kibani abun abun daɗi Maryam zanmutu wayyoo Allah ahhhhh Maryam karki game ƙafarki Maryam inacinki maryamaaataaa daɗi nakeji wlh ahhhhhh daɗiiiii my sweet lifeeee wayyoo my everything please buɗe mun duka ahhhhh, ahhhhh babyyyy goo oshhhhh Maryam karki game kafarki dan Allah kibarni ciki wayyyoo Maryamaaataaa ahhhhhh daɗiiiii ahhhhhhh yafaɗa amugun gigice yana ƙara tale mata ƙafa yana zura abar acan cikinta ko ganin yadda jini kezuba awurin bayayi gabaki ɗaya jikinshi mazari yakeyi yana fidda buƙatarshi, kusan minti 10 yana akanta bayan yagama biyan buƙatar shi sewani ɗan iskan murmushi yakeyi. Mirginawa yayi zezare jikinshi se alokacin isseta taji wani azababben zafi kamar ana yankata da wuƙa, ƙanƙame jikinta tayi cikin dauriya harya gama cire jikinshi daga nata kamin ya manna mata kiss a goshi yana faɗar "ngd sosai Maryamata Allah yayi miki albarka yabaki abinda kikeso duniya da lahira yadda kika faranta min kema Allah yafaranta Miki Maryam, daga hakan ya sunkuceta zuwa bathroom....itadai isseta tunda yafara magana take lunshe idonta sabida wani sanyi dataji dudda azabar datakeji akasanta kuwa. Mejo najeeb be Ankara da ɓarnar da yayiba seda yaga ruwanda yasakata suna komawa ja tamkar jinine aka zuba, "subhanallah shine abinda yafaɗa cikin tashin hankali sedai ganin tana murmushi kuma taƙi kallonshi yasa yafice daga bathroom ɗin zuwa bedroom danya duba gadon sedai anan ya tabbatar da aika aikar dayayi akan gadon, innalillahi wa'innailaihi raji'un yafaɗa cikin tashin hankali yaye bedsheet ɗin ya shimfiɗa wani kana yakoma bathroom ɗin, cikin tausayawa yashiga jera mata sannu duk hankalinshi yatashi ganin hakan yasa, tawayence domin ta karfafa Mishi guiwa ganin yadda hankalinshi yatashi tana nuna Mishi ba wani abun bane,,,hakan yasa yasaki jikinshi yayi musu wanka dakanshi kana ya ɗaukota suka fito. Suna fitowa daga wanka yakwantar da ita akan bed ɗin yana mata sannu tare da manna mata kiss a goshi, cikin wata irin kasalalliyar murya yace "thank you so much wife kinbani abinda bantaɓa tunanin samuba arayuwana sam banyi tunanin samun irin wannan farin cikinba amma segaya kinbani, nikuwa mizanyi Miki aduniya nanuna Miki tsananin farin cikina agareki? Duk abinda zanmiki bazan biyakiba sedai zan dawwa ma ina Miki addu'a tsawon rayuwata, i love You Maryam I really love You my happens. Yana gama faɗar hakan yanufi mirror yana goge jikinshi....ido isseta ta runtse da ƙarfi tanajin wata irin ni'imar sanyi me narkarda zuciya nashiga jikinta domin baƙaramin tasiri kalaman mijin nata sukayi agaretaba, dudda azabar datakeji akasanta amma hakan behanata shiga cikin matsanancin farin ciki ba. Alhaji khamis ne yashigo gidan kamar zetashi sama tun a general perlor yake faɗar "najeebullah najeeb najeebullah kana inane ? Yake tambaya cikin zumuɗi yahaura sama zuwa pert ɗinshi...wani irin mugun faɗuwa gaban Hajiya umma yayi alokacinda taji Alhaji khamis najiran mejo najeeb, cikin mugun mamakin da fargaba tanufi perlor domin ta tabbatar idan da gaske shine, fitowar ta yayi dede da fitowar Hajiya mama itama cikin mamakin jin wannan baƙon abin agun megidan nasu. Sedai dukkan wulgawarshi kawai suka gani pert ɗin mejo...wani irin murmushi Hajiya mama tasaki kafin tace "Allah kasa zahiri nake gani ba mafalki ba yau Alhaji ne dakanshi ke kiran sunan najeeb..wani mugun kallo Hajiya umma ta watsa mata kafin tafito tsakiyar perlor tasamu kujera tazauna...itama Hajiya mama zaman tayi tana dokawa Ummi kira domin itace tagaya mata cewar yah najeeb ɗin yadawo tun ɗazu. A perlor shi suka haɗu da Abba domin yana cikin saka wandonshi yaji wannan kiran da Abba kemishi kamar saukar aradu domin ze iya rantsuwa da wayonshi baze iya tuna lokacinda Abba yakira sunanshiba, hakan yasa yafito hankali atashe ko riga besakaba sabida fargaba....riƙo hannunshi Abba yayi cikin wani irin yanayi yace "najeebullah. "Na'am Abba ya amsa zuciyarshi na tsananta bugawa. Beyi tananiba yajishi kawai ajikin Abba yarungumeshi tsam yana sakin kuka. "Innalillahi wa'innailaihi raji'un shine kawai abinda mejo kemai,maitawa aranshi yama kasa magana se ƙara rungume abban dayayi ajikinshi. Sunɗauki tsawon lokaci ahakan kafin Alhaji Khamis yafara magana cikin Muryar kuka yake faɗar "dan girman Allah kayafemun ɗana na ɗauki hakkinka dayawa nakasa sauke nauyin da Allah ya ɗoramin naka nawofantarda rayuwarka nayi fatalida duk wani abinda yashafeka dan Allah kayafemun, badan da Alhaji Abubakar ba mahaifin abokinka Aliyu da ilimi ma bazaka samuba najeebullah domin banida niyyar tsayama kayi karatun,, wlh bada niyya nayi hakanba Nima bansan miyasha kainaba harna aikatama hakan...ɗan shiru yayi yana sauke ajiyar zuciya kafin yaci gaba da faɗar alokacin kana ƙarami banida burin daya wuce na inganta rayuwarka naga ka kasance mutun mafi girma da daraja amma daga baya se abun yacanja wanda hakan yasa harnayima hukuncin ɗaura ma auren dole batareda kasaniba sabida tosashiyar ƙwaƙwalwata tana gayamin mace kakeso atareda kai shiyasa kake jifan Ummi da mansura da sharri harna fara tunanin karka fara nemansu hakan yasa nayanke wannan hukuncin wanda Alhaji Abubakar ne yajagoranci zuwa garinsu mahaifinshi yasamoma yarinyar kirki sabada ba yadda beyi daniba amma naƙi janye zancen auren hakan yasa aka aurama yara har biyu kuma ƴaƴan gida ɗaya,,,dudda wannan rashin adilcin danayima kuma kayi mini biyayya kakarɓi yarinyar hannu biyu, kamaidamin kunyata,,,sekuma yanzu gashi datemakon Allah dana Alhaji Abubakar kacikamin burina kazama babban mutun kuma shahararre wanda duniya ke alfahari dashi ko ina acikin ƙasarnan zancenku akeyi kaida ƴan uwanka kuma abokanan aikinka najeebullah ina alfahari dakai amatsayin ɗan cikina inasonka najeebullah Allah yayiwa rayuwarka data aurenka albarka in sha Allah gobe idan Allah yakaimu dasafe zamuje Gombe awarware auren ɗayar seka dawo da ɗayar kutare gidanku. Tunda Abba yafara magana zuciyarshi ke dukan tara tara yanajin wani irin abu nashiga acikin ranshi mekamada sanyi ko nutsuwa,,,har yakai karshe bece komaiba yana saurarenshi seda yaji yadasa ayane "yacije lisp ɗinshi ahankali yace "Please kadena kuka Abba nibakamin komaiba hasalima gata kamun sewanda yakeda gata ne ake daurawa aure kawai abashi mata batareda ko sisinshiba musamman mace irin Maryam Abba ngd sosai da ka mallaka min mace data kasace abun alfari agareni amatsayin matar aurena, i love You more my lovely dad, yaƙarasa zancen yana mannawa Abba kiss a hannu tare da ƙanƙameshi ajikinshi....wani irin ajiyar zuciya Abba ke saukewa jiyakeyi kamar an sauke mai wani nauyi akanshi sedai kuma abinda ke buga Mishi zuciya bewuce sunan Maryam da mejo yafaɗa ba tunda yaji wannan kalmar akunnenshi zuciyarshi ke tsinkewa sedai yarasa miyakawo Mishi hakan.... ɗagowa yayi yana murmushi yace Allah yayi muku albarka kaida dukkanin ƴan uwanka, daga hakan Abba yajuya yafice...da kallon so yabi mahaifin nashi cikin mugun tausayinsa shidama betaɓa riƙa shi dakomaiba arayuwarshi, juyawa yayi yakoma bedroom ɗinshi. Wani kayataccen murmushi gimbiya mardeeya dake zaune tana kallonsu tasaki kafin tace "dani kike zancen Jamila angama da wannan babin, Allah ya dawwa mardaku acikin farin cikin ahalin Hannah. Daga hakan taɓacewarta ɓatt kamar bata wanzu awurinba. Yana shiga ɗakin yaɗauko doguwar riga zesakawa Isseta, zuwa yayi wurin gadon yariƙo hannunta da nufin yatadata sedai yadda yaji jikinta da bala'in zafi kamar wuta yatada Mishi hankali, "innalillahi wa'innailaihi raji'un yafaɗa cikin tashin hankali kafin yace "zazzaɓi ne hakan Maryam? Ya Salam taso nasaka Miki riga Sena karɓo Miki magani, yafada, yana ƙoƙarin tadata zaune...ihu tasaki seyanzu tasamu zarafin yin kuka, cikin kukan take faɗar"washh Allahnaa yah najeeb bazan iya zamaba zafi nakeji sosai aƙasana...ido mejo najeeb yawaro cikin sabon tashin hankali yace "innalillahi kardai najiwa ƴar mutane rauni, baradai nasaka Miki rigar semuje hospital yafaɗa hankalinshi duk atashe yasaka mata rigar daganan kwance kana yasaka tashi yafito. Abba nasauka perlor yagansu duka zaune...cikin kissa Hajiya umma tashiga yimishi sannu dazuwa kamin taɗora da faɗar "kazo ganin son ne? Hala kaga dawowarsu a TV? "Eh wlh jamila naga komai kuma naji daɗin hakan nama gaya Mishi yashirya gobe zamuje garinsu yarannan domin komai yazo ƙarshe. "Tunda yafara magana wani irin ƙunci da tuƙuƙi zuciyata keyi amma tadake tana sakin wani irin murmushi sabida zamanta makira tace "kai gaskiya naji daɗi sosai yau Alhaji dakanka kaje ganin my son ai wannan abun farin cikine....yabuɗe baki zeyi magana kenan Ummi tazo wurin tace "Abba wai anty hawwa tanaso taganka shine tace in gayama. Da mamaki Abba tace wacece anty hawwa kuma? "Au matar da ka aurawa my son mana ko kana nufin bakasan sunantaba? Hajiya umma takarɓe zancen. "Okay nagane jekice tazo to. "To Abba cewar ummi tana barin wurin...itadai Hajiya mama da kallo kawai take binsu tana jinjina girman makircin Hajiya umma dudda cewar tasaba dashi amma kullun tayishi mamaki take ƙara bata. Ahankali anty hawwa tazauna ƙasa a perlor kusan Hajiya umma tana gaida Abba..ya amsa mata cikin sakin fuska kana yace "mike faruwa ne ƴata? Ina fatar babu matsala dai? "Kanta a ƙasa tace "bakomai Abba dama nace ina neman izinine nafara kulada girkin mijina da wasu abubuwan konima zan samu ladar hakan kamar yadda ƙanwata kesamu tunda naga yadawo gida yanzu, taƙarasa zancen kamar wata muna fuka... ɗan shiru Abba yayi yana jinjina girman rashin kunyar yarinyar...hajiya mama ma abinda take tunanin kenan domin yarinyar tayi tsaurin ido...nisawa Abba yayi kana yace "to shikenan ƴata karki damu in sha gobe duk komai zawuce. Itama ƙanwarki ba damar kula da lamarinshi aka bata tunda bazeyu yazauna daku ku biyu ba. "Amma Alhaji inaga itama waccen da mamarsu takai part ɗin son itama tadawo nan har idan yaɗauki wadda zezauna da ita inaga shine Adilci ko? "Au dama a pert ɗinshi take?? Cewar Abba..."eh acan take. "To shikenan Bara.. beƙarasa zancenshiba mejo yasauka daga part ɗinshi... dukkansu da kallo suka bishi kamar yadda shima ɗin kallonsu yakeyi...anty hawwa kuwa kamar tazo ta rungumeshi kozataji sanyi aranta.... ahankali yazauna yana gaisarda iyayen nashi tunda lokacinda yadawo isseta yahanashi ganin kowa se ita...cikin sakin fuska Hajiya mama ta amsa, Hajiya umma kuwa tashi tayi sada tazo inda yake zaune tazuuna kana tariƙo hannu tana faɗar "sannu my son ya gajiyar tafiya? Lpy qalau alhmdllh umma yafaɗa kanshi aƙasa domin bayaso tace zatayi kissing ɗinshi kamar yadda tasaba...hakance kuwa ta kasance domin ɗago kanshi tayi danufin yimai kiss ɗin setaji Hajiya mama na faɗar "nejeeb ina Maryam take ne? Naga bata fitoba kuma lokacin ɗora dinner yayi. Kafin takaiga yimai kiss ɗin yace "am dama dama batajin daɗi ne mama shine nace ko hospital zamujene? Yafaɗa ƙanshi aƙasa. "Innalillahi wa'innailaihi raji'un suka faɗa atare har Abba kafin Hajiya mama tace "miya sameta hakan?? Abba kuwa cewa yayi kakaita asibiti mana ana zaunawa daciwo agida.... Shidai kanshi na ƙasa yakasa cemusu komai seda yaji Hajiya mama na fadar "wai badakai nake magana ba najeeb miyasamu ƴar mutane? Ahankali yamiƙe tsaye kana yaɗan sosa ƙeyarshi yace Nima bansaniba mama kawai zazzaɓi ne kuma bata iya tafiya kije kigani yana gama faɗar hakan yabar perlor, dukkansu baki suka saki suna kallonshi inda ƙirjin hajima Ummu ke dukan 100,100 Hajiya mama kuwa da hanzari tamiƙe zuwa pert ɗin nashi....! Autar alheri ✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Page 85 & 86 "Akan gadon tahango isseta kwance tana rawar ɗari cikin sauri ta ƙarasa gareta tareda yaye blanket ɗin... subhanallah shine abinda ya fito daga bakin Hajiya mama ganin yadda isseta ke karkarwa jikinta na fitarda wani irin hucin zafi kamar wuta. Ahankali ta ɗagota domin ta tadata zaune, wani irin ihu tasaki tana ƙanƙame hannun Hajiya mama domin ta ɗauka mejo ne cikin Muryar shagwaɓa da kuka tace '"nashiga ukku wayyoo Allah yah najeeb please kabarni wlh bazan iya tashi ba nagayama, taƙasara zancen tare da komawa takwata tana karkarwa. Atake Hajiya mama tafahimci inda abun yadosa cikin ranta tace "ikon Allah wato najeeb muyarenawa hankali betaɓa kusantar yayinyar nan ba seyanzu amma yace yayi, Humm ai shikenan tunda ita kazaɓa nikaina nafi son yazauna da wannan ɗin domin hankalina yafi kwanciya da ita, da wannan tunanin hartazo general perlor ɗin, suna nan zaune inda ta barsu anty hawwa ce kawai batanan. Wayarta ta ɗauka tashiga kiranshi bugu ɗaya ya daga, batajira mizeceba tace "kana ina najeeb? Banji miyace mataba tace okay kazo yanzu, daga hakan tayanke wayar tare da komawa pert ɗin nashi....koda yashigo a perlor yasameta zaune cikin haɗe huska tace "seka ɗauketa kakaimin ita bathroom domin bazan iya daukar taba...bece komaiba yawuce tare da ɗaukar ta yakaita bathroom ɗin yadawo bedroom yazauna...itako Hajiya mama kayan gyaran data ɗauko ɗakinta tasaka a bath ɗin bayan ta tara ruwa masu ɗimi aciki kana tazuba kayan maganin tatemakawa isseta tashiga, sosai Hajiya mama tagasa isseta tare da temakon waƴannan magun gunnan...hakan yasa dasuka gama tafito da ƙafarta dudda cewar bata takawa dede amma taji daɗin jikinta sosai...da kallo yabisu seda Hajiya mama ta watsamai harara kana yamiƙe yana murmushi yafice daga bedroom ɗin....dakanta ta temaka mata tashirya kana tariƙo hannunta suka fito domin suje hospital sedai fa dasukazo matattakalar dazata sadasu da general perlor takasa takawa, seda Hajiya mama tace yazo yaɗauketa yasakata a mota tunda shine sanadin komai Cakin sauri yazo ya ɗauketa kamar baby yanufi waje da ita. Abba yace "subhanallah abin haryakai hakan? To Allah yabata lpy konazo mutafi?? "Ah'ah base kazoba Alhaji aima yanzu zamu dawo in sha Allah...to shikenan Allah yabata lpy yawwa munir kuje kakaisu hospital matar najeeb ce balafiya, yafaɗa yana kallon munir ɗin da shigowarshi kenan..to Abba cewar Munir yanabin bayan su. Hajiya umma kuwa cikin mugun tashin hankali da firgici wanda makircinta yakasa ɓoyeshi tamiƙe tanufi bedroom ɗinta kamar zata tashi sama aranta kuwa se fatar takeyi Allah yasa ba kusantar isseta najeeb yayiba yau dakuwa ƙaryarta taƙare inkuwa hakane to setayi ajalinsu sedai dukkansu surasa, ahakan tafaɗa ɗakinta na sirri ido rufe sedai kiran duniya tayiwa tsijuju amma yaƙi zuwa hakan yasa doli ta haƙura har zuwa anjima ta ƙara kiranshi. Suna zuwa asibitin aka karɓeta amma juyin duniya mejo yaƙi bari namiji yadubata kala Hajiya mama na faɗa harta dawo lallaɓashi amma firr yaƙi yadda ahaka doctor Ziyad yazo wurinshi amma yahaɗe fuska damma karyaga damarshi...murmushi doctor Ziyad yayi afili yace "saranka inuwa ƴallaɓai mejo nibazance namiji yaduba maka mataba wata doctor ce nakira dudda bata hospital ɗin amma tana zuwa yanzu, yaƙarasa zancen yana murmushi. Se alokacin yaɗan saki ranshi Munir kuwa se dariya yake musu aɓoye....lokacin da doctor deejah tazo tayi mugun mamakin ganin raunin dake jikin isseta cikin tashin hankali tace "innalillahi wa'innailaihi raji'un har mutun nawa sukayi Mata fyaɗe hakan Hajiya? Tatambayi Hajiya mama bayan ta fito...cikinjin kunya Hajiya mama tace "wlh ba fyaɗe aka mataba mijintane yayi mata hakan..ido doctor deejah tawaro tace "miji dai?? "Wlh kuwa kinsan halin yaran yanzu abunka kuma ga soja sedai Allah ya kyauta ina fatar dai be illatataba? "Humm lallai ma dan yana soja se'akace Mishi fagen yaƙi ne? Ina yake mijin nata? "Yana waje cewar Hajiya mama cikin rauni... tashi doctor deejah tayi tafito wajen tasamu Munir zaune yana danna wayarshi shiko gogan yana ɗan nesa dasu kaɗan shida doctor Ziyad. "Haba ɗana wannan wacce irin aika aika ce hakan? Kasamu ƴar mutane sekaje afagen yaƙi kake? Waya gayama anayiwa mace hakan? Abu kamar namuji goma sukayi anfani da ita wlh baka kyauta ba kuma kasani kaida ita sebayan wata biyu yanzu ma ɗinki zamu mata maza karɓi kakawo mana wannan kayan domin wlh se an mata dinki har huɗu wannan wanne irin rashin imanine da tausayi. "Sororo Munir yayi yama kasa karɓar takardar yana sauraren yadda doctor deejah ke surhuta Mishi masifa kamar shine mijin nata...sukuwa dagacan da suke tsaye doctor Ziyad yahangi doctor deejah kamar ranta a ɓace yake hakan yasa sukazo wurin..suna ƙarasowa Munir nakarɓar ta kaddar zebar wurin. "Miyafaru ne doctor? Cewar doctor Ziyad.. "aikomima yafaru Ziyad wannan marar imaninne nakeyiwa faɗa mana yasamu yarinya ƙarama sekace wanda akace filin yaƙine aka bashi inda ta nakasa aikanka kayiwa..tunkamin takai ƙarshe yadokawa Munir wata muguwar harara hakan yasa yabi bayansu yawuce yana dariya, faɗar yakeyi toni miye nawa aciki big bro kaine kayi ɓarna kasha daɗinka kuma anzo ana tuhumata kaikuwa kanamin wannan harar taka me tada hankali. Anan kuwa murmushi doctor Ziyad yayi kana yace "wanda kikeyiwa faɗa bafa shine mijintaba doctor Kinga mugun nan yafaɗa yana nuna mejo dayawani haɗe rai kamar besan minene dariyaba...juyawa doctor deejah tayi ta kalleshi sekuma yayi mata kwarjini amma dukka hakan seda ta balbaleshi da faɗa inda tace kuma seta gayawa iyayenshi kar abashi ita setayi wata biyu tawarke tukunnah....shidai bece komaiba illa ƙasa dayayi da kanshi yanajin tausayin Maryam ɗinshi...ba'ajimaba Munir yakawo kayan aikin,,,hakan akayiwa isseta ɗinki har huɗu abun tausayi,,, gaskiya mejo bekimantaba awannan gaɓar😢 bayan angama komai suka nufi gida...tun a harabar gidan sajad kemata sannu domin koyanzu ɗaukota mejo yayi. Shikuwa yana shirin biyar su hospital ɗinne segasu sundawo. "Kai najeeb pert ɗina zaka Kaita cewar Hajiya mama lokacinda yanufi pert ɗinshi da ita...jiyowa yayi tare da narke fuska kamar zeyi kuka yabuɗe baki zeyi magana kenan ta ɗaga Mishi hannu...hakan yawuce da ita pert ɗin Hajiya mama dukkansu suna zaune a perlor su ukku, da kallo suka bishi cikin mamaki...shiko ko takansu bebiba yawuce da ita har bedroom ɗin Hajiya mama ya kwantar da ita kana ya manna mata kiss a lips ɗinta yafito, hakan yawucesu cikin tafiyarshi me jan hankalin ƴammata, seda yariƙa Handel ɗin ƙofar zebuɗe yafice cikin sauri anty hawwa tace "yaya najeeb kamar yadda taji ummi nakiranshi. Cak ya tsaya badan komaiba sedan yanason sanin wacece wannan memishi katsalan ɗan acikin al'amarinshi....itako wani mugun daɗi taji ganin yatsaya dudda bejuyoba...ahankali tatako hartazo inda yake cikin kissa tace "please yaya najeeb inaso zanyi magana dakaine idan badamuwa. Bece mata komai ba amma yajiyo yana fuskantarta...wani irin kwarjininshi anty hawwa tagani hakan yasa tashiga kame kame kafin tasamu zarafin cewa "dama nace inaso naɗan rinƙa yima wasu hidimarne kozan samu lada amatsayina na matarka, taƙarasa zancen kanta aƙasa....shiko gogan wani ɗan iskan kallo yake Binta dashi aranshi yake maimaita kallimar mata, kafin bayanan su Abba sudawo mai nacewa aida yarinya biyu aka ɗaura mai aure. Sajen fuskarshi yashafa yana sakin wani ɗan iskan murmushi kafin ta ɗage gira ɗaya cikin wani ɗan iskan sexy voice yace "au really? Aiban sankibane amma zaki iya zuwa pert na ummi kikaita daga hakan yajuya yabar perlor...wani irin ihu anty hawwa rasaki tare da juyi tana rawa tace "wlh seni hawwa'u nasan ba namijin daze ɗauke kanshi daga gareni sedai marar lafiya, tafaɗa cikin isa da nuna cewar ita ɗin wata ce...itadai Ummi tuni tabar wurin tanufi bedroom ɗin mama gun Isseta...juwaira kuwa wani uban tsaki taja tana barin perlor.. Gombe state Yau garin Gombe sun tashi da baƙon al'amari domin ta ko ina shirin tarbar baƙon dazasuyi sukeyi wannan kuma umurnin megirma gwamna ne...damisalin karfe ɗaya narana jirgin dake ɗauke da baƙon yasauka, sedai dagani kowaye wannan babban mutun ne duba da yadda jami'an tsaro suka cika airport ɗin tako ina...nashi security ne suka fara saukowa manyan sojojin ƙasar Niger kowanne ɗauke da bindigarshi kana shi uban tafiyar yasauko,,, kyakkyawan dattijo buzun asali mecikar haiba da kamala gakuma kwarjini wannan baƙon bakowa bane face Alhaji abdussalam idis shugaban kasar Niger shine yadira Nigeria dakanshi neman ƴarshi a garin Gombe.....megirma gwamna dakanshi yazo tarbarshi cikin farin ciki da girmamawa...hakan yasa doli yashiga motocin da gwamna yazo dasu beshiga tasu sapwan ba...cikin girmamawa suma wasu security suka buɗe musu wata dalleliyar mota suka shiga sapwan da nazeer....cikin wadda Alhaji abdussalam yashiga kuwa ita hajiya Hannah tashiga. Yanzu kam babu zancen sauka hotel gidan gwamna kawai suka nufa.. Lagos Wanka yayi yafito perlor bayan ya gama shirinshi yazauna yana wayada general Faruk.. sallama sukayi itada ummi suka sahigo, cikin sauri Ummi tace "ina wuni yah najeeb wai anty hawwa tace kace nakawota pert ɗinka,,, tafaɗa cikin fargaba kar anty hawwa taja mata duka idan bashine yaceba...kai kawai ya ɗaga mata tare da nuna mata hanyar barin pert ɗin.....! Autar alheri ✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 5 Page 87 & 88 "Cikin sauri ummi tafice daga pert ɗin..shiko yaci gaba da wayarshi dayakeyi cikin nutsuwa yana lunshe kyawawan blue eyes ɗinshi...sosai anty hawwa tashagala da kallonshi yadda ɗan ƙaramin bakinshi kejuwa yana magana cikin aji kamar ba namujiba, ita kanta datake macen seda tarena kanta agabanshi, jitakeyi kamar taje yarungumeshi kozataji sanyi aranta,,,harya gama wayar yaɗago yana ƙare mata kallo batasan yagamaba tanacan talula duniyar shauƙinshi gaya atufe bashida riga sedai dogon wando kawai faffaɗan girjishi awaje sumar dake kwance akai se sheƙi takeyi gwanin sha'awa...ganin gaba ɗaya tamutu da kalloshi yasa yaɗan taɓe bakinshi yana ɗauke kanshi daga gareta. Kusan minti 10 suna ahakan kafin yamiƙe zuwa bedroom ɗinshi yabartanan a tsaye....bata Ankara daya tashiba seda taji ƙarar rufe Ƙofa dayayi...wuri tasamu tazauna tana sauke numfashi se matsar ƙafa takeyi dan masifa😹daganin ɗan kyakkyawan sauri seki ɗarsawa kanki lalura haba anty babba🤩 najeeb kam bayan yashiga bedroom ɗin seda yaɓata kusan awa ɗaya befitoba yanacan kwancinshi suna tattaunawa akan wannan shugaban ƴan ta'addan domin kuwa mejo tanimu yaje binciken inda suka kaishi amma an hanashi shiga a dokar wurin duk wanda ya ajiye mailaifi shine kawai keda damar shiga, wannan abun kuwa yaƙonaran Alhaji tanimu shiyasa General Aliyu yace dasun dawo daga Gombe zasu fiddashi sumakashi koto kar wani abun yabiyo baya, seda suka gama zancensu tukkunna yamiƙe yaƙara yin wanka yafita...anan yasameta inda yabarta ko kallon inda take beyiba yafice warshi...itako Jakar ko ajikinta tunanin matakeyi maybe yana saurine shiyasa bemata magana, hakan yasa tagyara kawai tayi kwanciyar ta akan kujera( nikuwa nace kina ruwa anty hawwa) Mejo nafita Captain jameel yataso yabuɗe Mishi mota suka fice segidansu general Aliyu...koda yashigo gidan bakowa a perlor se TV kawai dake kunne. Jin motsi a kitchen yasa yaƙarasa can aiko habbey naciki tana aikinta kamar yadda yayi tunani,,gaidata yayi cikin girmama, takuwa amsa Mishi cikin sakin fuska tare da yimusu murnar samun nasara a aikinsu. Dazefita ne yaɗauki plate yazubo farfesun naman rago da babbey tasauke daga wuta kana yaɗauki donut ɗaya yafito. "Yeee yah najeeb oyoyo mufeedah tafaɗa cikin farin cikin ganinshi tanayowa kanshi...murmushi yasakar mata batareda yace komaiba. "Yah najeeb kundawo lpy? "Lpy qalau rigimammiyar habbey y kk y school? "Ɗan turo bakinta tayi cikin shagwaɓar dasuka saba mata da ita tace "nidai Allah ba rigimammiya bace, yawwa garama da kadawo yau bazaka fitaba seka kaini gun anty Maryam.. tafaɗa dede lokacinda suka shigo perlor general Aliyu "Au haba? Yafaɗa yana zama kusan general Faruk..Allah kuwa yah najeeb. "Ohh Allah shikenan naji zan kaiki amma Please kibari naci abinci yunwa nakeyi antyn taki duk takwashe abunda ke cikina, yafaɗa shima cikin shagwaɓa kamar yadda takeyi, domin idan kaji bakin mejo indai ba su general Aliyu bane to auta siyana ce ko mufeedah....ido tawaro waje cikin mamaki tace "ita anty Maryam ɗin? Garin yaya zata kwashe Abinda ke cikinka yah najeeb?? "Ɗan murmushi yayi kana yace "to taɗauke abincin da mama tabani kuma ita bata dafamin waniba, yanzu dai jeki kihaɗa min coffee kafin nagama cin abincin.."to yah najeeb tafaɗa cikin zumuɗi Takoma kitchen. "Ɗan renin hankalin aida seka gaya mata yadda akayi Maryam takwashe abunda ke cikin naka ɗin takwashe ko dai kajuye mata...cewar general Aliyu...banza yayi Mishi kamar bejiba. "Ni wlh tunda naga kawani maƙalƙale yarinya acikin mutane nasan akwai ta asar dazakayi ashe kai fitinace ka kwaso darashin imani kazo kayiwa yarinya fata'fata, wlh Ziyad yabani haushi dabe lallasama bakiba kaje kasha daɗinka kazo kana yiwa mutane wasu muzurai. "Ohh sheath uhhm please kadena zancen nan Aliyu wlh ƙara maidani ruwa kakeyi karkasa nakasa cin abincin nan please, yadda kace wai nasha daɗi se daɗin yadawo min kamar yanzu ne nake jinshi, wayyoo my AK-47 I'm very sorry your sweet she's coming back very soon ohh Allah sarki my sweet lifeee, yafaɗa yana ɗora hannu akan wandonshi tareda lumshe Blue eyes ɗinshi yana murmushi...wani irin duka general Aliyu yakai Mishi yana fadar hoo ɗan iska muzaka yiwa karuwanci anan? Waye to zakayiwa kurin mece? Ou nufinka muma katada mana hankalin kagudu kabarmu da jarabako? Dariya sukeyimishi yau hadda ƙyaƙyatawa daga general Faruk har mejo ɗin daya goce lokacinda ze dukanshi, domin sosai yabasu dariya, sunjima sunayin kafin su tsagaita mejo yace "au kuzanyiwa mana waye yakeda macen acikinku?? Haba yara wlh bakumasan minene ake kira daɗi ba labarinshi kawai kukeji kuyi aure idan zakuyi domin niyanzu ba tsaranku bane, yaƙarasa zancen yana sakin murmushi. "Kam bala'i lallai guy ɗinnan dagaske yake yi general Aliyu kawai munemi matan aure shine mutuncinmu a idon wannan dudda cewar nidai nasamu wadda Nakeso saura abani kawai,, cewar general Faruk. "Humm ai shikenan akwai Allah, general Aliyu yafaɗa yana barin perlor. Dukkansu dariya suka Mishi, mejo zetambayi general Faruk aina yasamu wadda yakeso kenan mufeedah tashigo da coffee ɗin data haɗa Mishi....karɓa Yayi yasha bayan ya gama cin abincin yafice warshi tare da jadda damusu gobe Abba tace dasafe zasuje Gombe sushirya da wuri.....tare da mufeedah yafita yakaita shopping sosai yayi mata sayayya itada isseta daganan yaje yasiya musu kayan ƙwalam tukunnah yanufi gida...suna zuwa mufeedah tawuce part ɗin Hajiya mama gun Isseta shiko yahaura pert ɗinshi "assalamualaikum anty Maryam kina inane gani nazoo, mufeedah tafaɗa cikin zumuɗin son ganin isseta juwaira ce kawai zaune a perlor hakan yasa tayi kamar bataga mufeedah ba, itako tayi kamar bataga mutunba domin mufeedah ko iskanci yasanda zamanta, bedroom ɗin mama tanufa anan sukaci karo da ummi. "Yee yammatan habbey kece hakan gaske duka gidan yaɗauke da ƙamshin yah najeeb ashe yar lelenshi ce agidan, Ummi tafaɗa cikin tsokana. Dariya mufeedah datayi cikin barkwancinta tace "anty ummi please Ina anty Maryam yau ita nakeson gani nakawomata kayanda heron ta yasiya muna. Damm daram hakan gaban juwaira yafaɗi hakama anty hawwa da shigowarta kenan daga pert ɗin mejo taji wannan zancen, cikin ranta tace "dama siyayya yaje yiwa waccan banzar shine yashanyani yanzukuma yadawo shine zekoroni, atake wata muguwar tsanar isseta taƙara rufeta.. "itakam mufeedah dariya tasaka kana tace "aibaki saniba anty ummi maƙalƙale shi nayi sabida nakwashe turarenshi amma be ganeba gaya kuwa nakwaso kinsan yaƙi siyamin irinshi danace inaso sedai wani yabani, ɗazuma fa damukaje shopping nace yasiyamin secewa yayi wai ai turarenshi na anty Maryam ne kawai tafaɗa tana turo baki gaba. "Ikon Allah wai mufeedah kece anan ina hajiyarki tana lpy? Cewar Hajiya mama dafito yanzu. "Rungume Hajiya umma tayi cikin farin ciki tana faɗar lpy qalau take mama? Itama Hajiya mama murmushi tayi tana ƙara rungumeta domin idan dasabo tasaba da halin mufeedah. Daga hakan tashige cikin bedroom ɗin tasamu isseta zaune tana shan farfesun naman rago me kayan haɗin mata da Hajiya mama tadafa mata. Cikin zumuɗi tarungume Isseta tana murna, itama murmushi tayi domin tagane mufeedah sarai itace sukaje shopping aranarda Abba yazo dasu gidan, sosai isseta ma tayi farin cikin ganinta domin balaifi itama tashiga ranta sabida mufeedah batada matsalar komai arayuwarta ita mutunce me habahaba dakowa natane sedai idan kace kai shegen kaine to zata nunama tafika zama shegen kan.....sosai suka shiga fira tsakaninsu ita da isseta dakuma ummi se dariya sukeyi kamarcan sunsaba da juna cikin farin ciki mufeedah tashiga nunawa isseta kayanda mejo yasiya musu itada ita hadda ummi ma, aiko sabuwar fira taɓarke tsakaninsu. Daga ƙarshe dai anan mufeedah ta kwana taredasu. Washe kari tunda sassafe akayi shirin tafiya Gombe inda ummi da mufeedah ne yau suka haɗa musu abun breakfast. Misalin ƙarfe 9:00am kowa ya fito akayi shirin tafiya. Mota ɗaya aka shiga ummi isseta dakuma mufeedah datace seta bisu Gombe...mejo cika kawai yakeyi yana batsewa domin aikin Hajiya mama ne tahana sushiga mota ɗaya tareda isseta.... general Aliyu da general Faruk kuwa atare suka shiga Mota ɗaya da shi mejo ɗin se tsokanarshi sukeyi...Abba kuwa da dady wato Alhaji Abubakar mota ɗaya suka shiga yayinda anty hawwa da juwaira suka shiga Mota ɗaya domin koda suka fito tuni motarsu ummi ta ɗaga saura ta mazajen kawai se su Abba..ahakan suka ɗauki hanyar Gombe kusan mota goma, huɗu nasu shida na security ɗinsu sedoka jiniya sukeyi ahanya. Gombe Yau tunda safe ammin isseta tacewa innar halima, itadai tana cikin farin ciki kila yau taga ƴarta domin tanaji ajikinta kamar Maryama zatazo yau...sosai innar halima ke dariyarta. Halima tace Ammi inaga dan kesaka son ganin isseta arankine kikejin hakan, amma dazatazo aida maah tagaya min jiya danaje wurinta...ido suka zuba mata atare sukace "tayaya kike zuwa wurinta ƴarnan??? Dariya halima tayi kana tace "da ƙafa mana aitun Isseta na nan atare muke zuwa wurinta musha fira muci hadda abinci tukkunnah mudawo.. "ikon Allah lallai yaran nan bakuda tsoro koda yake itace ai ba abar tsoroba kuda mamarku dan yanzu komu ai bamajin tsoronta balleku hadde gimbiya mardeeya ko Umaima sudake zuwanan...Ammi tafaɗa cikin murmushi.. "gaskiya kam cewar innar halima. A bakin ƙofar megarin Gombe motocin suka farayin Perking..anan take wurin yacika anata yimusu maraba...su Abba ne suka fito daga cikin motarsu sa'anan su anty hawwa...acan cikin motarsu mejo kuwa picture ɗin da megirma shugaban kasar Niger yaturowa general Faruk ne suke kallah awaya, cikin mama mejo yace "kai my wife itace yake nema koyaya? Dukkansu kallonshi sukayi, general Aliyu yace kamarya matarka wannan yarinyar ce Maryam? "Humm kawai yace tare da buɗe motar yafice sabida kiranda Abba yayi Mishi....duk wanda ke wurin da kallo yabi zaratan samarin su duka ukku domin kuwannensu babu makusa musamman mejo daya wani haɗe rai amma kasan zuciyarshi na ƙara jadda Mishi cewar matarshi ce acikin wannan picture ɗin. Ƴammatan ne suka buɗe motar suka fito ummi ce agaba se mufeedah daga karshe isseta tafito. Gata tayi wani irin kyau da haske tayi ƙiba ɓulɓul da ita. "Isseta cewar yaya shamsu daƙarfin gaske hakan yasa duk wanda ke wurin hankalinshi yakoma kanta..shiko mejo yaya shamsu yake kallah. "Ikon Allah Maryama ce Alhaji aina kuka sameta wanda ke makaranta cewar megari....murmushi kawai Alhaji Abubakar yayi yana zama awurin da aka tanadar musu, dukkansu kowa zama yayi hadda su isseta..aka shiga gaishe gaishe.. Da mugun gudu yah balah yashigo gidan yana faman kiran Abba Abba wlh ga isseta nan angani gatacan sunzo itada wasu mutane a faɗar megari...ai tunkamin yaƙarasa mlm Musa ya fito daga ɗakinshi Karaye kamar wanda aka koro yayi wani biji'biji dashi abun tausayi..hakama mama bintu tafito mayafinta ahannu tanufi faɗar megari batama jira umurnin megidan nataba, shima ɗin dai ahakan yafita. Ganin duk dunficene yasa mama salmu ɗibar mayafinta tabisu, ai cikin sauri mamansu ya balah da iyya hassi suma suka mara musu baya kar ayi basu.. Acan Kofar gidan megari kuwa bayan duk angama gaishe gaishe aka nutsu..anan Alhaji Abubakar yace "baba maganace me mahimmanci takawomu kamar yadda mukayi alƙawari awaccan ranar nacewar idan ɗayar tadawo zamu saka yaronmu yasaki ɗayar tunda bazeyu yazauna dasu dukaba. "Haka ne Alhaji tabbas hakan akayi, cewar megari. "Masha allah to yanzu dai gamu dasu dukkansu agabanmu ga yaron da'aka aurawa sunan yafaɗa yana nuna mejo. Kana yace gakuma yaran dukkansu sabida hakan zeɗauki ɗaya wadda zezauna da ita seya sawwa ƙewa ɗayar Allah yabata wani ta aura. "Nisawa megari yayi kana yace ikon Allah wannan gaskiya ne Alhaji amma senaganku duka hadda Maryama dama da ita aka kai awancan ranar?? "A'a bada ita aka kaiba mukanmu acan muka sameta itada yaron shiyasa muka yanke shawarar zuwanan dukkanmu inda aka fara anan yadace aƙarasa. "Wannan gaskiya ne Alhaji Bara natura Akira mahaifin nasu ayi komai agabanshi inaga zefi ko? "Eh wannan gaskiya ne kam..megari yadubi sarkin faɗa yace aje gidan mlm Musa akirashi yazonan. 'aigama yanan ƙarasowa ranka yadaɗe cewar Sarkin fada dayatsinkayo mlm Musa takalmi ahannu yana doso wurin kamar wani zararre...kafin megari yayi magana mama bintu taƙaraso wurin domin itace agaba. Sam idonta yarufe bata ganin kowa awurin se Yar Tata, tana hangota tace "Maryamaa Maryama kece dagaske? Allmdllah Allah Maryama kindawo gareni tafaɗa tare da sakin kukan da kecinta..azabure isseta tamiƙe tana faɗar"mama nicee wlh sekuma tasaki ƙasa sabida zaburar datayi daƙarfin gaske ta tako ta fama ɗinkin dake jikinta. Dukkansu bawanda yaga tashin mejo kawai ganinshi sukayi rungume da ita yana faɗar "sorry my maryam kibi hankali mana sannu. Yariƙeta sosai amma tana miƙawa mama bintu hannu...hakan yasa ya kalli mama bintu a marairaice yace"please kizonan bazata iya tafiyaba batada lafiya yayi maganar kamar zeyi kuka. Cikin sauri akashiga bawa mama bintu hanya harta zo gun Isseta aiko suka rungume juna suna sakin marayan kuka atare wanda daga ganinshi kasan daga ƙasan zukatansu yake zuwa. Sunɗauki tsawon lokaci ahakan kafin mama bintu tasaki isseta cikin kuka tace "Maryama miyasa zakimun hakan? Miyasa baki gayamin abinda yafaruba awancan ranar? Maryama ba inda bannemekiba aranar bangankiba ina kikaje acikin duhun dare Maryama? Itama isseta kukan takeyi sosai kafin tace "dan Allah kiyi haƙuri mama a wannan lokacin zuciyana tarigada tarufe bana ganin kowa se maah wurinta naje nazauna da ita acikin daren kafin dasafe kuma tabawa yah najeeb ni mukaje gidanshi acan nake rayuwa haryanzu mama kuma ina cikin aminci da ƙoshin lafiya abisa kularshi....Kuka mama bintu taƙara sakawa tama kasa magana, ahakan mlm Musa ya isa garesu domin tun ɗazu shima yana wurin kuma duka matan gidan suna nan tsaye...cikin karayar zuciya yace "Maryama...! Autar alheri ✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 5 Page 89 & 90 "Ahankali isseta ta ɗago takalleshi batareda tace komai ba hawayen idonta na ƙara zubowa...mejo kuwa izuwa yanzu jiyakeyi kamar zuciyarshi ta fashe domin kamar ana ɗiga Mishi darma hakan yakejin kukan isseta acikin ranshi. "Mlm Musa kuwa hawaye yashare afakaice "Maryama kiyafemun na cutarda rayuwarki kiyafemun dan girman Allah naɗauki huɗubar mata data sheɗan na hukuntaki akan laifinda baki aikataba nashiga tashin hankali marar misaltuwa nashiga ruɗani da fargaba Maryama nakasance araye amma nida matacce bawani banbanci sanada tashin hankali danake ciki kiyafemun Maryama, yakasance yana sakin kuka me ban tausayi...itama Isseta kuka kawai takeyi amma batace komaiba. "Ikon Allah mlm Musa mufa kasakamu acikin duhu abinda muka kiraka ayi daban abinda kukeyi yanzu kaida iyalinka daban kuwaye mana kai wai mike faruwa ne? Ko raɗe raɗin da'skeyi agari akan cewa Maryama bibiyar maza takeyi har acikin gidanka take kawosu shiyasa kakoreta gaskiya ne? Megari yatambaya cikeda tuhuma. Wani mugun kallo mejo ya dokawa megari badan darajar furfurarshiba daseya ɗan ɗana mishi uƙuba akan aibata mishi mata dayayi ayanzu.. Kafin mlm Musa yayi magana mamansu ya balah tace "tabbas hakane ranka yadaɗe Maryama tagama lalacewa agari tana neman lalata sauran yaran gidanne shiyasa yakoreta. "Azabure mejo yamiƙe cikin tafasar zuciya yace "wacce kewannan maganar ? Kowacece tabayyana kanta narantse da Ismul a'azamu sekinyi danasani zuwanki duniya kika ƙara aibatamin mata, yaƙarasa zancen yana zaro bindigar dake gefen wandon general Faruk. "Innalillahi wa'innailaihi raji'un Dan girman Allah yaro kayi haƙuri duk abin bekaiga hakaba tayi kuskure bazata ƙaraba. "Cikin sauri general Aliyu yamiƙe tare da riƙo hannunshi yace "please mejo kayi haƙuri mana kazauna idan angama magana semu ɗauki mataki akai. "nayi haƙuri aina Aliyu bakajin yadda suke aibatamin mata suwayesu dazasu wulaƙanta min rayuwata? Maryama rayuwatace Aliyu ba iya mataba ita ɗin jinin jikinace yadda bazeyu a aibata ummi mufeedah agabanaba wlh ba mahalukin daze aibatamin mata ko abayana nabarshi balle agabana, sekuma yajuya yana kallon mutanen dake wurin cikin kakkausar murya me tabbarda gaskiya da gaskiyar shi yace "Maryam ba lallatacciya bace cikakkiyar mace ce mekima da daraja kuma a cikakkiyar mace nasame abata, sekuma yajuya gunda isseta take zaune tana kuka riƙota yayi yamiƙarda ita atsaye kana yariƙo hannunta tako ɗaya tayi ana biyu tasaki kuka, murmushi yayi meɗaukeda ma'anoni kana tace "ina me faɗar mummunan kallima akanta to idan keɗin cikakkiyar macece kamar ita kiduba daga yanayin tafiyarta zaki bawa kanki amsa, kuma wlh daga....Riƙo hannunshi da Abba yayine yasaka shi dakatawa daga abinda yayi niyyar faɗa, Abba bece Mishi komai ba wuri kawai yanunamai ya zauna. Ahankali ummi dake kuka itada mufeedah suka zaunarda Isseta....Kowa yayi tsit awurin, kowada abinda yake saƙawa azuciarshi, mamansu ya balah kuwa da iyya hassi tuni sukasha jinin jikinsu se rarraba ido sukeyi. gyaran murya megari yayi kana yace "dan Allah kowa yayi haƙuri akan wannan abun dayafaru Nima ina me matuƙar baka haƙuri ɗana domin nine nafara faɗar wannan zancen ayanzu sabida haka dan Allah kayafemun. Sekuma zance na gaba mlm Musa wannan abinda yafaru ya tabbatar muna dacewar akwai abinda ke faruwa acikin gidanka munason sanin minene domin awarware komai cikin sauƙi. "Nice zangayama abinda kefaruwa ranka yadaɗe, cewar mama bintu. "to muna sairarenki. Gyara zama mama bintu tayi tafara basu labarin isseta tun lokacinda Hajiya Hannah takawo mata ita har izuwa lokacinda mlm Musa yakoreta har kawo zuwansu Hajiya Hannah garin karɓar ƴarta,,,Seda takai ƙarshen zancenta tarusheda matsanancin kuka....Kowa awurin, salati kawai yakeyi yayinda isseta Takoma tamkar mutun mutumi, tunani takeyi aranta dama ba mama bintu ce tahaifetaba to wacece mahaifiyar Tata? Mutanen gari kuwa kowa yasha jinin jikinshi kasancewar sunji duk tashin hankalin da jami'an tsaro keyi a garin sabida neman isseta ne. General Faruk kuwa seyanzu yake ƙare mata kallo tabbas tayi matuƙar kamada Hajiya Hannah sedai yanayin shekarune kawai ze banbatasu, kenan dagaske mejo yaganeta awannan picture ɗin shiyasa yace matarshi ce. General Aliyu da mejo kuwa kowannensu yayi shiru bazaka iya tantance abinda suke tunaniba. "Ikon Allah kenan duk rayuwarda Maryama tayi agarinnan ashe ba ƴar mlm Musa bace? Cewar Sarkin fada. Ajiyar zuciya megari yasauke kana yace tab ɗijam lallai wannan al'amarin akwai ɗaura kai acikinshi, to yanzu yaza'ayi kenan mlm Musa? Dama su Alhaji Abubakar sunzone akan zancen da'akayi dasu nacewar idan ankai Mishi hawwa'u yasauwaƙawa Maryama kuma yanzu ga wannan al'amari daya fullo minene sharawarka, akwai? Kafin mlm Musa yayi magana Sarkin fada yace "to ai ranka yadaɗe inaga abin yazo da sauƙi domin kuwa yanzu yanada damar zama dasu duka ba doli seya saki ɗaya ba. "Doline yasaki ɗaya Sarkin fada, suka tsinkayo Muryar mlm Musa, kana yaci gaba da faɗar"domin kuwa iyayen Maryama basu aminta da wannan aurenba. Dumm gaban damm hakan gaban mejo yafaɗi hakama Isseta wanda suka ɗago atare suna kallon mlm Musa, ɗaga mata kai mama bintu tayi alamar tabbarwa kana tace "kojiya danayi waya da mamanki seda ta jaddadamin cewar megirma shugaban kasar Niger zezo dakanshi neman ki dakuma neman mijin da'aka aurawa ke domin yasawwa ƙa Miki sabida kinada mijinki tun kina cikin zanen goyonki sedai kuyi haƙuri yazaunada hawwa'u kawai...azafafe majo yace "wlh ba macenda zanzauna da ita kuma bazan daki matata ba hakama bazan zauna da mace biyu ba Ni Maryam ce kawai matata ita nasani kuma ita nakeso, wadda kuke magana akai nibanida aure tsakanina da ita domin tunranarda Abba yasarnamun zancen aurenta tun a ranar nayi mata saki ukku..."whatt?? Mikake nufi najeeb?? Cewar Abba cikin mugun. Mamakin ɗan nashi. "Please abi komai asannu Alhaji cewar Alhaji Abubakar...ajiyar zuciya kawai Abba yasauke aranshi yake faɗar wato haryanzu najeeb na nan da kafiyarshi da taurin zuciya..."ranka yadaɗe mungode sosai da wannan karanci damuka samu awurinku kuma muna neman afuwarku abisa hukuncin da yaro yayanke batareda wani tunaniba Kuma in sha Allah zamu nemi shi megirma shugaban kasar Niger domin zancen yazo ƙarshe in sha Allah. Alhaji Abubakar yafaɗa cikin Dattako...ajiyar zuciya megari yasauke kana yace "bakomai Alhaji ai awurinmu daga Maryama har hawwa'u duk ɗaya ne sedai yanzu da Maryama ɗin tafi karfinmu sabida hakan wlh ba komai Allah dai yasa hakan shine mafi alkairi...Ameen y Allah. "To yanzu mlm Musa ya za'ayi muga shi mahaifin nata tunda naji me ɗakinka tace yana garinnan? "Nima bansaniba domin banmasan yana garinba itace zaku tambaya bintu ina zasuga Alhaji? "Ajiyar zuciya mama bintu tasauke kana tace yana gidan gwamna. "Shikenan Bara mujecan ɗin. Mejo najeeb kunema muna izinin zuwa gidan gwamna tunda kune manyan jami'an ƙasar. Alhaji Abubakar yafaɗa cikin barkwanci. Wani irin kuka Anty hawwa tasaka alokacinda taga tabbas dai tarasa mejo domin tunda taji kallimar saki hankalinta yatashi sedai jin bayanin Mahaifin isseta be yadda da aurenba ne yasa hankalinta ya kwanta sabida duhun jahilci domin inba jahilci ba tayaya za'ayi saki ukku kayi wani tunani akan auren. To yanzu dataji labari nason canjawane yasa Takoma birkicewa, juwaira kuwa tuni bata wurin domin duk wannan abun da'akayi batanan....hakan su Abba sukayiwa su megari sallama zasu tafi da mlm Musa da mama bintu dole za'aje. Mejo dakanshi yaje yariƙo hannun isseta suka fara takawa ahankali se share ƙwallar idonta takeyi tana kallon mijin nata, aranta tana jinjina girman soyayyar dayake mata wadda bata taɓa tunanin takai hakaba, yakasa ɓoyeta agaban kowa yake nuna tsananin son da yake mata itakuwa tayaya zata bari arabatada wannan mutun? Tanacikin wannan tunanin taji Muryar halima daƙarfi tana kiranta. Cikin sauri tajuya aiko suka rungume juna suna kuka kuma suna murmushi alokaci ɗaya, "my Beasty nayi kewarku ina inna da ammina? Ɗan harararta halima tayi kana tace sunyi fishi Beasty aida tafiya zakiyi baki nemesuba musamman Ammi kullun setayi zancenki yauma tunda sassafe tacewa inna tanaji ajikinta yau zataga ƴarta ashekema tafiya zakiyi abinki inda yaya shamsu begayamin kinzoba. "Ayya ba haka bane Beasty Kinga muna tare da mutane shiyasa amma zanzo ai. "Sune zasu hana kiganta aikuwa Sena gaya mata, sekuma ta kalli hannun mejo dake riƙeda isseta kallonshi tayi cikin murmushi tace "isseta wannan shine angon namu? Murmushi ƙarfin hali itama Isseta tayi tare da kallon mejo sekuma Takoma kallon halima tace "shine Aminiya yayi ko bemikiba? Ɗan harararta mejo yayi tare da waro blue eyes ɗinshi, dudda yana cikin damuwa amma barkwancinsu ya birgeshi. Balle ma general Aliyu da tunda halima tazo wurin yakafeta da ido ko kiftawa babu domin sosai tayi Bala'in birgeshi. Dariya halima tayi tana rufe bakinta da tafukan hannunta tace "wlh yayi 💯 aminiyata Allah yabada zama lafiya yabamu baby's kyawawa kamarshi domin yafiki kyau. Ido isseta tawaro sekuma takwaɓe fuska, shikuwa mejo wani kayataccen murmushi yasaki yana ɗage mata gira ɗaya, general Aliyu ma murmushi yayi shida general Faruk. "Dan Allah muje Ammi taganki kaitsaye seki wuce abinki kinji isseta, halima tafaɗa cikin rarrashi....cikin sauri general Aliyu yace "okay zamuje taganta semu wuce hakan yayi miki beautiful baby. Dukkansu da kallo sukabi general Aliyu hadda shi gogan,,,shiko yi musu yayi kamar besan dasuba yajuya gurin da su Abba suke yace "Abba please zamushiga nan gidan Maryam taga amminta wai semu wuce. Damm gaban Abba yafaɗi amma seya dake yace wacce Ammi kuma? "Mamana Abba, cewar isseta. Kafin Abba yayi magana mama bintu tace "wace mama kuma Maryama?? "Mama Ammi mamatace inasonta sosai nasanta tun Batasan wake kantaba please kuzo muje duka kuganta daganan Sena gaya muku ko wacece ita, inaso ma natafi da ita idan zamu koma yah najeeb. "To amma Kinga sauri sukeyi Maryama karki tsaidasu mana.."a'a bakomai taje taganta muma zamuzo duka muje idan taganta semu tafi aibakomai Abba yafaɗa yana fitowa daga motar kuma yanajin yadda bugun ƙirjinshi ke lunkuwa. Ahakan suka nufi gidansu halima cikeda farin ciki isseta mejo dake riƙeda ita da kuma halima suka shiga gidan cikin ɗauki isseta tace "Amminaa gani nazo. Harara halima tadoka mata tareda cewa bamazaki bari nayi mata albishir ba...kafin isseta tayi magana sega Ammi tafito cikin sauri innar halima nabiyeda ita tana dariya, sedai ganin mejo riƙeda hannun isseta seda gabanta yayi mummunan faɗuwa, cikin dakiya takira Allah kafin taƙaraso da murnarta tayi ƙiba sosai haskenta yaƙara fita tayi kyau sosai abunta. Oyoyo Takwarata lale marhabin da Maryama ƴar Maryama kuma takwarar Maryama, taƙarasa tana rungume isseta, itama rungumeta tayi cikin farin ciki tace "oyoyo Ammina nasameku lafiya? "Lpy qalau Maryama. "Ohh ni suwaiba wato Maryama Kinga mamarki ba'akotatamu ko? Dariya tayi har fararen haƙoranta suka bayyana "ayya innarmu yi haƙuri ina ɗaukin ganin Ammi ne, tafaɗa tana rungumar innar halima. Bayan hakan mejo yagaidasu tare da su general Aliyu suka amsa cikin sakin fuska, kallonshi Ammi tayi sosai kana tace "amma kai ɗan Niger ne ko? "Ɗan murmushi yayi abinda kemishi wahala yace a'a ɗan Nigeria neni, domin hakan kawai yaji matar takwanta Mishi arai. "Ikon Allah amma wlh da'a Niger kakai "abinda ze hana nace kai ɗin ɗan yayana ne, kamar Maryama itama alokacinda nafara ganinta tabbas da TANTI nada ƴamace ba'abunda ze hana nace ƴarta ce seyazam batada ƴa mace kamace kawai. "Murmushi dukkansu sukayi isseta tabuɗe baki zatayi magana kenan su Abba suka shigo abisa jagorancin mlm Musa shida yasan mutanen gidan, Alhaji Abubakar ne agaba bayan mlm Musa se Abba da mama bintu.... sallama sukayi innar halima da Ammi suka amsa..wani irin faɗuwa gaban abba yayi jin wannan murya tadoki dodon kunnenshi domin koshekara ɗari za'ayi baze mantataba sedai yaɗauka gizone Muryar kemishi kamar yadda tasaba hakan yasa yaɗago kanshi danufin ganin me Muryar, cikin wani irin tashin hankali da ruɗu da fargaba yawaro duka manyan idanuwanshi tare da nunata yatsa baki narawa yace "Maryama...! Autar alheri ✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 5 Page 91 & 92 "Maryama. Wani irin faɗuwa gaban Ammi yayi arazane yaɗago tana kallon ma mallakin Muryar kamin tabuɗe baki arikice tace *ABBAN JAZLAN* sehawaye sharr a idonta suka wanke mata fuska...amugun rikice Abba yaƙarasa gareta tare da riƙo hannunta, sekai yasaki kuka yana faɗar "itace wlh Alhaji Abubakar zokaga Maryama ce bagizone takemun ba wlh Allah Maryama ce, sekuma yasake rushewa da kuka. ", Subhanallah Alhaji wai mike faruwane? Wacce Maryama kake nufi? Badai Ammin najeeb ba?? Yatambaya cikin mamaki. "itace Alhaji wlh Ammin najeeb ce itace dai Maryamata ya Allahh. Duk wanda ke wurin mutuwar tsaye yayi daga su mejo harsu ummi da isseta dakuma innar halima, hakama mama bintu mlm Musa kowa kallon ikon Allah yakeyi. "Ikon Allah dan Allah bawan Allah kuzauna seku mana bayanin suwaye ku yafi wannan tsayuwar duk kun sakamu a duhu, cewar innar halima datake ƙoƙarin yimusu shimfiɗa. "Hakane kam gaskiya kuzo muzauna aikuma bazancen tafiya yanzu Alhaji Abubakar yafaɗa yana ƙoƙarin zama.. dukkansu zama sukayi amma daƙyar Alhaji Abubakar yasamu Abba yasaki hannu Ammin isseta. Kowa yayi jugun anrasa me magana se can Alhaji Abubakar yace "Alhaji khamis nifa kaɗauremun kai a iya sanina Maryama tarasu kamar yadda kagayamin aranar sunan ummi sekuma yanzu kace gata miyake faruwane hakan? Wani sabon kukane yazowa Alhaji khamis me taɓa zuciya cikin kukan yace "Maryama bata mutuba Alhaji ɓata tayi Bara kaji yadda muka rasa Maryama. Mukoma baya kaɗan Alokacinda Alhaji Idris ya aurawa Khamis ƴar shi awannan lukacin ne shikuwa abdussalam ya auri Hajiya Hannah idan baku mantaba bayan rasuwar Alhaji Idris khamis yabar Niger garin maraɗi yakoma Nigeria mukace abisa wani al'amari megirma daya faru, wannan al'amarin bakomai bane face ɓatan matarshi Maryama yar Alhaji Idris daya aura Mishi kuma ƙanwar Alhaji abdussalam. Bayan rasuwar Alhaji Idris wata ranar Laraba sun kwanta lafiya qalau shida Maryama da jinjirin ɗansu najeebullah amma koda garin Allah yawaye basu tashi da Maryama ba batagidan annemeta sama da ƙasa anrasa kumaga jinjirin ɗa tabari. Wannan ɓacewar ta Maryama baƙaramin tada hankalin mijinta da alahalinta yayiba sunyi neman duniya ba'asametaba. Bayan shekara ɗaya da ɓatan Maryama Alhaji khamis ya ɓullo da zancen auren jamila ƙawar Maryama, hakan yace abdussalam yace idan kuwa ya'auri Jamila tobaze yadda tariƙe najeeb ba domin kuwa tun ɓatan Maryama Safiyya ke kula dashi wadda takasance ƙanwace a gun Maryama cousin sister ɗinta ce sabida hakan baze kwace shi agareta ba yabashi....jin hakan yasa khamis cewar to ze auresu su biyu inyaso Safiyya tacigabada renon nejeeb har Allah ya bayyana mahaifiyarshi. Daga hakan kuwa aka aurawa Alhaji khamis Jamila da Safiyya suka zauna anan gidanshi dake tare da na abdussalam Safiyya nacigabada kula da najeeb...kwatsam wata rana Alhaji khamis yacewa Alhaji abdussalam zekoma Nigeria dazama baze iya zama ananba kullun Maryama kemishi gizo..sosai Alhaji abdussalam yatausayawa khamis domin yasan yanason ƙanwar tashi sosai...hakan Alhaji khamis yakwashi iyalanshi suka koma Nigeria a lokacin Hajiya Hannah na goyon nazeer itako Safiyya na goyon najeeb. Bayan suntafi Nigeria zama yaƙi daɗi tsakanin Safiyya da Jamila makircin yau daban na gobe daban daga ƙarshe Alhaji khamis ya karɓe najeeb daga Safiyya yabawa Jamila. Ana cikin hakan Jamila tahaifi munir tahaɗasu shida najeeb tana reno daga baya Safiyya ta haifi sajad sesuka taso kamar yan ukku najeeb ne babba...duk wannan abun da akeyi Alhaji abdussalam besan cewar Alhaji khamis yakarɓe najeeb daga Safiyya ba domin harkawo wannan lokacin Alhaji khamis nazuwa Niger wurin Alhaji abdussalam suna zumunci..daga baya ne yadena zuwa gaba ɗaya. Ana cikin hakan Safiyya taƙara haihuwar ƴamece. Aranar suna yasakawa yarinyar sunan matarshi wato Maryama amma yahana kowa yakirata da hakan sedai ummi.... alokacinda aka haifi Ummi awannan lukacinne Hajiya Hannah tahaifi Tata ƴar itama aka saka mata Maryama. Kunga kenan daga isseta har Ummi sunan mahaifiyar najeeb ne sukaci, hakan yasa itama nata yayun ke kiranta da lattey sabida sunan gwaggo su ne data ɓata Maryama taci....acan Nigeria kuwa gabaki ɗaya yaran gidan suna kiran Jamila da umma, Safiyya kuma mama, hakan yasa suka maidasu Hajiya umma da Hajiya mama...bayan shekaru sunɗan tafine Jamila ta haifi mace itama yasaka mata Maryama wannan abun baƙaramin baƙin ciki yayiwa Jamila ba hakan yasa tamayarda Ƴar Tata siyana( kufahimta siyana daban siyama daban wannan siyana ne) acewarta abin yazama hauka duka yara biyu suna ɗaya. To daga wannan lokacin kuma se zancen Maryama yafiya a kan Alhaji khamis cigiyarta ma dayake bada sadaka anayi yadena yaɗauki tsanar duniya yaforawa najeeb kuma ya ƙauracewa Niger sam har izuwa wannan lokacin. Gawanda ya manta ya duba acikin page 23 & 24 inda muka bada labarin mejo najeeb zefahinta. Tunda Alhaji khamis ya fara magana wani irin zufa kewankewa najeeb fuska dashi har isseta hakama mama bintu da mlm suma dama su general Aliyu, general Faruk kuwa tasbihi kawai yake yiwa uban giji....Ammin isseta kuwa kuka kawai takeyi itada halima dasu Ummi amma isseta kam ba bakin kuka, aranta take maimaita kenan amminta gwaggonta ce ƙanwar mahaifinta shiyasa take mugun sonta? kuma yanzu takasance Uwar mijinta? Toba isseta ba duk wanda yaji labarin isseta yaji wannan na Alhaji khamis yafahimci hakan ammin Isseta ƙanwar Alhaji abdussalam ce kuma mahaifiyar mejo najeeb.. "ikon Allah kenan wanda yafi gaban mamaki kenan kece Maryama ƙanwar mijin Hannah, mama bintu tafaɗa cikin mamaki. Azabure Ammin isseta tace "wlh nice baiwar Allah kinsan Hannah ne kinsan TANTI? Tana ina ahalin yanzu? Tana lafiya ? Ina nazeer? Ina yayana? Ina jazlan? Dan Allah kukaini garesu inaso naji ɗimin ahalina atare dani dan Allah, taƙarasa zancen cikin kuka....Abba ne yashare hawayen idonshi yariƙo hannun mejo tare da isseta yakawosu gabanta, nata hannun yariƙo yasaka nasu, "kinjima kinajin ɗimin ahalinki Maryama wannan yarinyar yar Alhaji abdussalam ce wannan kuma shine jazlan ɗinki...wani irin waro ido ammin Isseta tayi baki na rawa tace"da.dama Maryama ƴar TANTI ce? Jazlan ne wannan? Tafaɗa arikice sekuma kuka tahaɗesu duka biyun tana rusa uban kukan dake fita tun daga ƙasan zuciyarta,, ɗan da tabari tun yana cikin zanen koyon shi shine yau agabanta amatsayin cikakken mutun, ƴar da kocikinta bata bariba aduniya itace ta temaki rayuwarta tazama jigo agareta, tajima rungume dasu tana kukan itama Isseta kuka takeyi sosai. Ahankali mejo yazare jikinshi daga nata kana yasa hannu yajanye matarshi. Tsitt kowa yayi yana kallonshi da mamaki ɗauke akan fuskasu. "Lafiya dai najeeb cewar Alhaji Abubakar?? "Ɗan kauda kanshi yayi gefe kana yace "lpy qalau Dady tunɗazu munyi maganar zamuje gidan gwamna lokacinda aka bamu yakusa ƙarewa yadace muje domin Ni ayau zan koma Lagos da matata akwai aikinda ke banmu nida su bros gobe. Baki Abba yabuɗe zeyi magana cikin sauri Alhaji Abubakar ya dakatar dashi tahanyar ɗaga Mishi hannu. Kallon ammin Isseta yayi yace "Maryama kuzo muje gidan gwamna dama wani al'amarine me mahimmanci zekaimu domin Alhaji abdussalam da iyalanshi sunacan shiyasa zamuje yanzu kuwa tunda wannan zancen ya ɓullo kizo muje tare duka sekigansu ko...aitunkamin yakai ƙarshen zancenshi tamiƙe tsaye tana faɗar mujeto. Murmushi ƙarfin hali mama bintu tayi, aranta tana jinjina girman farin cikin da ahalin Alhaji abdussalam idis zasu shiga idan sukaga Maryama da Maryama sun bayyana garesu alokaci ɗaya. Ahakan suka ɗunguma dukkansu zuwa gidan gwamna kowa ba'abariba....general Aliyu dasauri yabu ɗewa halima motarda zeshiga yasaka ta ganin mejo yashiga mota ɗaya shida isseta se security ɗinshi.....murmushi general Faruk yayi shiko yabuɗewa ummi yasakata cikin wadda zeshiga, hakan yasa mufeedah Turo gaki gaba domin itafa ako ina take seta nuna taɓararta. Abba ne yariƙo hannunta yasakata atasu motar domin dukkansu sun ɗora ayar tambaya akan ƴaƴan nasu suna nufin kenan kowanne ya fidda gwaninshi kenan. Murmushi Alhaji Abubakar yayi yana girgiza kanshi, ahakan suka nufi gidan gwamna tare da fatan samun nasara akan iyayen Maryama karsu rabata da mijinta. Lagos Wata irin muguwar zabura Hajiya umma tayi alokacinda Abba yaga Maryama sabida faɗuwan dataji gabanta yayi da mugun ƙarfi. ahaukace tanufi ɗakinta na sirri sedai tana zuwa tun bata kira tsijuju ba ya bayyana agareta cikin wani irin hargowa yake faɗar "kinyi sake jamila kinyi sake seda nagaya Miki kiyi kaggawar aiwatar da naki aikin kafin gimbiya mardeeya tayi nata amma kikaƙi gashi yanzu ta ɓata Miki komai tanadin shekara da shekaru yarushe dama nagaya Miki tsuntsuwa naneman dawoma shekartaaaa, to yanzufa tadawooo najeebullah ya kusanci wata kafinkeee kuma khamis da Maryama sun haɗuuuuu hhhhhhhh hhhhhh hhhhhh yaƙasara zancen yana kecewa da wata irin mahau kaciyar dariyar basawa, kana yadubi Hajiya umma da jikinta ke tsuma tunda yafaɗi waƴannan kalaman yace "dama seda nagaya Miki kiguji zuwan wannan ranarrr bakijiba yanzu dama ɗaya tak gareki karki bari Maryama tashigo gidannan araye kuma kiyi ƙoƙarin samun maniyin najeeb koda sau ɗaya ne kuhaɗu turmi da taɓarya sa'annan kikawomin maniyin idan kuma akasamu matsala to duk abinda yabiyo baya kikuka da kankiii hhhhhhhh hhhhhhhh hhhhhh hhhhhh, haka yaɓace ɓatt yana wannan muguwar dariyar kamar ze tsaga ɗakin...amugun rikice Hajiya umma tafito daga wannan ɗakin tanufi bedroom ɗinta mayafinta kawai taɗauka tafice daga gidan, ko driver bata nemaba taɗauki mota tabar gidan cikin azababben gudu.. Gombe Acan gidan gwamna kuwa sosai suka samu tarba daga megirma gwamna jihar Gombe da ahalinshi, bayan angama gaisuwane akayiwa Alhaji abdussalam iso zuwa perlor dasuke...yana shigowa perlor zuciyarshi tafara bugawa da ƙarfi hakan yasa yafara addu'a harya isa Tsakiyar perlor idonshi ne suka sauka akan Alhaji khamis cikin mamaki yaƙara warosu waje tare da sakin murmushi yace "Khamis damakaine tafe? Gaskidai naji zuciyarta na bugawa ashe ɗan uwanane zangani dudda cewar kayi fatali dani yafaɗa cikin murmushi, adede lokacin Alhaji khamis yaƙaraso gareshi suka rungume juna, "kayi haƙuri ɗan uwana ba'ason raina nadena zuwa Niger ba kuma bansan miyasha kainaba. Ɗan murmushi Alhaji abdussalam yayi alokacinda suke raba jikinsu dana juna yace "Nima nasan hakan khamis karka damu Allah yabamu ikon bibiyar zumunci ina ɗana najeeb koshi baka kaimin ingani...riƙo hannunshi yayi yace Bama najeeb ba yau har uwar najeeb zaka gani. Baki sake Alhaji abdussalam ke kallon Abba cikin mamakin maganarshi amma sam aranshi bekawo Maryama yake nufiba. Seda sukazo dede gun ammin Isseta Abba yasaki hannunshi kafin yayi magana yaji saukar muryar ƙawar tashi babu zato babu tsammani tace "yaya abdoul. Amugun razane yakai dubanshi gareta tare da zaro duka idanunshi yana nunata da yatsa yama kasa magana sekawai yayanke jiki yafaɗi a sume. "Innalillahi wa'innailaihi raji'un suka faɗa arikice sukayi kanshi cikin sauri general Aliyu dake riƙeda robar ruwa ya ɓalle ta tare da miƙawa Abba yashafa Mishi har sau ukku tukunnah yaja dogon numfashi tare da ƙoƙarin buɗe idonshi, still suka sauka akan na Ammi dake gurfane kusanshi tana kuka. Rufesu yayi dasauri yariƙo hannun Abba "khamis kagayamin gaskiya dan Allah gizone Maryama kemun kokuwadai aljanace nake gani? Ƙwallah Abba yashare kana yace "ba aljana bace ɗan uwana bakuma gizo bane Maryama daice daka sani itace kake gani. "Haba khamis tayaya kakeso na yadda dakai? Maryama ta ɓata samada shekaru 30 yau kawai kacemun Maryama ce na yadda? Dan Allah idan har wasa kazo yimun kadena kar zuciyarta tabuga ayanzu hakama danake cikin wani tashin hankalin nake domin ƴata taɓata kamar Maryama itama ina neman rasata hankalina atashe yake khamis banaso narasa little Maryama kamar yadda marasa gwaggonta please karka karyamun zuciya. Duk wanda ke wurin yaji tausayin wannan dattijo domin duk meraunin zuciya seya zubda hawayenshi...cikin kuka sosai Ammi tariƙo hannun yayan nata tace "yaya abdoul nice Maryama ɗinka baka rasaniba nice dakaina ba aljanaba awancan lukacin ma ƙaddara ce tarabani dakai amma in sha Allah bazaka ƙara rasaniba itama Takwarata bazaka rasataba gata ataredani tafaɗa tana saka hannun isseta cikin nashi....da kallo yakebinsu daga ita har Isseta dake kuka, kusan minti 2 kafin yamiƙe azabure yahaɗasu duka yarungume tare da fashewada matsanancin kuka..se ayanzu Hajiya Hannah data dasƙare awurin tadawo hayya cinta saka mako taɓota da mama bintu tayi. Ahanzarce itama tahaɗasu duka tasaka ajikinta tana kuka meban tausayi, "Maryama kece dama kina raye baki mutuba Maryama kuma kindawo tare da ƴarki itamafa ɓata tayi kamar ke Maryama yau kuma dukkanku kundawo garemu, alhmdlmulillah Allah alhmdlmulillah, shine kawai abinda Hajiya Hannah ke maimaita wa. Sunjima ahakan sunata kuka kafin Suɗan saki juna Alhaji abdussalam yajuya yana waige waige ga dukkan alamu wani abun yake nema acan yahangosu tsaye suma suna kuka ganin iyayen nasu na kuka, da hannu yayi musu aladasuzo. Ba musu kuwa nazeer da Safwan suka ƙaraso wurin. Cikin farin cikin dayakasa ɓoyuwa agareshi yace "kuna ganin abinda nake gani sapwan gwaggo ce da ƙanwarku yau duka gasu agabanmu Allah yadowo muna dasu. Dukkansu ba wanda yace Mishi komai inba sapwan ba dayariƙo Isseta yana kallonta tundaga sama har ƙasa sekawai yarungumeta ajikinshi yana sauke ajiyar zuciya....nazeer ma Ammi yarunguma cikin Muryar kuka yace "gwaggo. "Na'am yarona nazeer kaine ka girma hakan? Masha allah dakai da jazlan ɗina duka kunzama zaratan samari dama kanku ɗaya wayyo Allah nagodema daka dawo dani cikin ahalina... Alhaji abdussalam naji ta ambaci najeeb yayi saurin duban Alhaji khamis yace "khamis ina najeeb yau Allah ya haɗa min kan ahalina shima inaso naganshi dan Allah kakirashi yazo nan.. Murmushi Abba yayi yana share ƙwalla sa'anan yajanyo mejo batareda yace komaiba yasa hannushi acikinna Alhaji abdussalam, "ga najeeb nan ataredakai ɗan uwa, yafaɗa cikin murmushi. ido Alhaji abdussalam yazaro cikin mamaki yake nuna mejo yace "Hannah kinganiko yaron danace Miki sunzo office na shida abokinshi daga cikin sojojin Nigeria ashe ba'abanza yatsayamin araiba yaronane Hannah najeebullah ne ɗan wurin Maryama da khamis ɗina, wayyo alhmdllh Allah ashe jininane shiyasa tunaninshi yakasa barin raina. Dasauri duk suka ɗago suna kallon mejo dayayi Bala'in haɗe rai. "Ikon Allah dama shine kake bani labari? To ai ranka yadaɗe cewa kawai kayi bakagane ina kasan fuskarshiba ai dakai yake kama domin baya Kamada ƙanwata,,,tafaɗa dasigar wasa domin wani irin farin ciki takeji aranta...dan waro ido yayi kana yace "au hakane kuma fa amma wlh awancan lokacin sam bakulada hakanba, ikon Allah kenan. Murmushi megirma gwamna yayi shida Alhaji Abubakar dake gefe tunɗazu suna kallonsu cikin tausayi da birgewa bawanda yace komai a cikinsu seyanzu da gwamna yayi magana, "to ranka yadaɗe please kukoma saman kujera kowa yazauna kar masu aiki sushigo susamu gudan shugaban Niger aƙasa dagashi har iyalanshi, yafaɗa cikin sigar wasa. Kowa seda yayi murmushi amma banda mejo da isseta itadai hankalinta nagun mijinta ganin yadda yayi ne yasa itama tahaɗe ranta domin batasan mike damunshiba jitakeyu kamar taje ta rarrashi abunta. "To ai anan yafi daɗi Alhaji bakomai kosun sameni acikin ahalina nake nafi jin daɗi anan domin inaso naji ɗimin kowannensu atare dani, cewar Alhaji abdussalam, to kawai tace, yaɗago yana kallon general Faruk dake gefen general Aliyu sunyi shiru suna kallon abokin nasu cikin damuwa ganin yadda yayi dudda wannan abin farin cikin dayasameshi. "General Faruk kaga Maryama ko kagansu duka Allah ya dawo dasu gareni. Murmushi general Faruk yayi kana yace "hakane ranka yadaɗe ina matuƙar tayaka murnar samun farin cikinka acikin ahalinka ai dama bansan maryam bace yarka dakeke nema domin tuni naganta cikin aminci da ƙoshin lafiya shiyasa sam banyi tunanin ita bace duba cewar a Gombe ta ɓata itako wannan a Lagos nasanta...murmushi mekayatarwa Alhaji abdussalam yayi amma bece komaiba....shikuwa mejo jira kawai yakeyi ayi zancen aurensu da isseta yaɗauke matarshi yayi gaba danshi Bega amfanin wannan surutunba, amma ganin sunma manta da abinda yakawosu yasa yamiƙe daga jikin Alhaji abdussalam ahankali yariƙo hannun isseta dake lafe ajikin sapwan cikin Cool voice ɗinshi yace "muje maryam. Ahankali yamiƙe zatabi mijinta. Cikin mamaki Abba yace "kuje ina najeeb? "Gida yafaɗa ataƙaice...wanne irin gida kuma wai mike damunkane son naga duk kakoma wani iri daban? Cewar Abba cikin damuwa. "Bakomai kawai zamu tafine, yafaɗa tare da fara tafiya daga wurin. "Dakata najeeb, tatsinkayo Muryar Dady. Ahankali Alhaji Abubakar yaƙaraso wurinda yake tsaye yariƙo hannun isseta yamayarda ita tazauna kana shima ya zaunada shi, kwaɓe fuska yayi kamar zeyi kuka yace "Dady please. "A'a najeeb bawani please kagaya min mike damunka kaida yadace ace kana farin ciki yau Allah ya bayyana maka mahaifiyarka bayan tsawon shekaru amma kaɓata rai se ƙunci kakeyi tun wancan gidan naga yanayinka barinkane kawai nayi yanzuma baka sauyaba minene damuwar? Shiru yayi kamar bejiba yakasa cewa komai se sauraren yadda zuciyarshi ke ƙuna yakeyi. Cikin ɗan tsawa Abba yace badakai ake maganaba najeeb zaka maidamu sa'aninka. Ahankali yaɗago yana kallon mahaifin nashi kana yabuɗe baki cikin ƙunarda yakeji a zuciyarshi yace...! 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 5 Page 93 & 94 "Yace mizanyiwa farin ciki dady? Farin cikin tatafi tabarni tun ina jinjiri banma san da akwaita aduniya ba zanyi? Ko na ta bayyana bayan na mallaki hankalin kaina nagama Sham wahalar rayuwa? Humm tanasona ne dazanyi farin cikin dawowarta? Idan tanasona miyasa zata tafi tabarni? Dagani har sweet life bamuda hurumin farin ciki a wannan gaɓar domin kuwa dukan mu wofantardamu sukayi tun bamusan kanmu ba nafahimci hakanne tunlocinda wannan matar tabada labarin yadda akayi sweet life tazo hannunta, to wanne farin ciki zamuyi Dady? Sundai zo mungansu kuma munsan da akwai su a yau ɗinnan domin ko labarinsu ba'ataɓa bamuba dagani har ita, Ni nataso ina kallon cewar Hajiya umma ce mahaifiyata, ita ta taso tana kallon wata daban amatsayin mahaifiyarta, kenan koda rasuwane sukayi baza'asanar munaba ko adda'a muyi musu Dady? sabida hakan bamuda abinda zamuyi ayanzu Dady kawai ku barmu muyi tafiyarm....beƙarasa sabida marinda Abba yaje yimashi Dady yariƙe hannushi, wani irin kallon bakada hankali yakebin najeeb dashi yayinda Ammi da Hajiya Hannah harmada mama bintu keta famar rusa kuka. Kafin kowa yayi magana isseta tazo dasauri tatsaya gaban najeeb tana kareshi tare da jiyowa tana fuskantar Abba ta haɗe hannayenta duka biyu🙏alamar roƙo cikin kuka take faɗar "dan girman Allah Abba kayi haƙuri karka dakeshi wlh gaskiya yafaɗa akan iyayena amma Ammina batada laifi shibesan hakan bane shiyasa yake faɗar hakan akanta, sekuma tayi sauri juyawa tana kallon mejo idonta na zubda hawaye tace "yah najeeb tareda riƙo duka hanunshi biyu.. ɗagowa yayi kawai yana kallonta batareda yace komaiba, ganin hakan yasa tacigaba cewa "yah najeeb Ammi tana sanka ba'ason ranta tatafi tabarka ba wlh Allah shine shaida kuma nice shaida kaida kanka dakasanta ayadda nasanta baza buɗe baki kayi mata wani zancenba please karka hukuntamin uwa abisa laifinda bata aikataba dan Allah....wani irin kallo yakebinta dashi tunda tasoma magana hakama iyayen nata da duka sauran mutanen dakenan. Kafin najeeb yayi magana nazeer yarigashi ta hanyar faɗar "a'ina kikasan gwaggo lattey? Kuma ayaya kika santa dahar zakiyi wannan maganar dama kinsan kinada alaƙa da itane ? Naga ai komu bamusantaba kuma kema bakisanmuba se ayau.. "wannan amsar nice nan zanbaka ita ba Aminiya ba domin duk abinda Aminiya tasani akan Ammi nasanshi, cewar halima cikin jin haushin tambayar da nazeer ɗin yayi. Juyawa kowa yayi ana kallonta domin mutanen perlor sunkoma kamar katon duk inda akayi magana acan suke juyawa sanida dukkansu acikin duhu suke. Itako halima cikin takaicin abinda zata faɗa tafara basu labarin Ammi tun daga haɗuwarta tafarko da isseta tafara temakonta har izuwa Kaita asibiti dasukayi harkawo lokacinda suka dawo da ita gida maahh tabata magani. Seda takai ƙarshe kana tace kunji yadda akayi isseta tasan Ammi bawai dan tasan tanada wata alaƙar da itaba kawai tausayine datake dashi dakuma zuciyar imani, kana tajuyaga mejo "kaikuwa kaji abinda yasa tace itace shaida Ammi ba'ason ranta tabarkaba Nima shaidace akan hakan, sabida duk wanda yabar jinjiri yaro agida tun daga Niger yafito yana yawo akan titi cikin hali narashin hankali kasan cewa ba'abanza ne yafitoba sabida hakan godiya yadace kayiwa uban giji daya bata lafiya harka sameta cikin hayyacinta bawai kazauna kana complain ba, taƙarasa zancen cikin jin haushin su domin halima irin isseta ce basuda rigima amma fa basuda tsoro domin ko kaɗan waƴannan gardawan samarin basu tsoratataba harta ƙarasa maganarta, wannan abin datayi kuwa bakayimin ƙara burge general Aliyu tayiba.....mejo kuwa da idonshi suka cika tab da ƙwalla jiyowaya yayi ahankali yana kallon Isseta nason ta tabbatar mishida abinda halima tafaɗa, cikin kuka taɗaga mishi kanta kana tace "tabbas abinda halima tafaɗa gaskiyane akwaima har wanda taɓoye bata bafaɗa ba dan Allah kadena ganin laifin Ammin...bata ƙarasaba sabida wata irin wawuyar runguma da mejo yayi mata yana sakin marayan kuka meƙuna azuciya, wai mahaifiyarshi ce tarayu awulaƙance hakan cikin halin hauka, yanzu badan Allah yahaɗata da Maryam ba data kasance metausayi da yaya rayuwarta zata ƙare kenan? Waye yayi mata hakan? Miyafaru da ita wanda yakawo mata hauka? Duk shikaɗai yake yiwa kanshi wanan tambayar. Gabaki ɗaya mutanen dake wurin kuka sukeyi daga Alhaji abdussalam har Abba tunanin dasuke yi kenan miyakawo wa Maryama hauka? wacce irin rayuwa tayi kafin haɗuwarta da isseta? Gabaki ɗaya wurin ya kacame dakuka me ban tausayi duk wanda ya kalli Wannan ahalin yasan sunada ban tausayi. "Haƙiƙa ke alkhairice agareni Maryam kamar yadda maah tafaɗa na yadda da hakan tun bayanzuba tun lokacinda Allah ya bayyana minke a mafalki nagane cewar ashe kece yarinyar danake gani a mafalkina kina hana mansura da wannan yayar taki da kuma ƙawar Ummi cutar dani, nasha mamaki sosai alokacinda naga sune ke bibiyata da sharri kina taremun kuma alokacinne naga kinbani wani abun me mugun haske wanda nake binki nakarɓa kika hanani segaya kinbani da hannunki sedai kikace bazaki barmin shi dukaba domin kema kinason shi sedai muyi anfani dashi tare. Alokacinda kika bani abin naji sanyi sosai arai kuma naji natsuwa da kwanciyar hankali atare dani wadda bantaɓa jin irintaba arayuwa ta ashe mahaifiyatace ataredake itace zaki dawomin da ita, lallai maah tayi gaskiya datace mun komai Lokacine ze bayyana kanshi, sedai abinda yake ɗaurin kai wannan matar cikon ta huɗu nakasa ganin fuskarta kuma duk acikinsu itace tafi kowa so ta hallakani, please my sweet life idan kinsan ko wacece kigayamin ita please yaƙasara zancen yana shafa gadon bayanta domin duk wannan zancen dayakeyi ita kaɗai kejin abinda yake faɗa.."wani irin ƙuna Isseta takeji aranta tayaya zata fito fili tanuna Mishi cewar Hajiya umma ce keson hallakashi dawacce fuska ze kalli abun yama za'ayi ya yadda da ita.. please mamana kigayamin Dan Allah tatsinkayo Muryarshi...cikin sauri tagoge hawayenta kana tace "shikenan yah najeeb zangayama kuma ko bangayama ba zaka ganeta da kanka zangayama wasu abubuwa dazakayi idan kayi yadda nace dakanta zata bayyana agareka yanzu please kajegun Ammina kowanne lokaci zancenta bewuce tanaso taji ɗimin ahalinta ba dan Allah mijina kaje gareta, tafaɗa tana fidda shi daga jikinta... murmushi ya ɗan sakar mata tare da dungure mata hanci kana yataso ahankali yazo gaban Ammi yazauna kawai tare da zuba mata ido, aiko atake suka cika da ƙwalla yana tuna abubuwan da halima tafaɗa akanta beyi auneba yajita ajikinshi ta rungumeshi tana kuka...shima cikin sauri yaƙara rungumeta yana kukan. Hakan Abba yahaɗasu duka ya rungume shima yana kuka abin tausayi bame iya rarrashin wani acikinsu....sun ɗauki tsawon lokaci ahaka kafin suraba jikinsu dana juna cikin Muryar kaka tace "kayafemun yarona wlh bad..saurin rufe mata baki mejo yayi yana girgiza mata kanshi kafin yabuɗe baki daƙyar yace "please Ammi kidena faɗar komai dan Allah nine yadace nanemi afuwarki sabida na tuhumeki akan abinda kema bakisan yaya yakeba, dan Allah kiyafemun mahaifiyata... murmushi tasaki tare da shafar kyakkyawar fuskarshi tace Allah yayima albarka yaya abdoul...ido yaɗan waro shidasu sapwan haddama Abba....ganin yadda suka waro mata ido yada tayi murmushi tace "au kuna mamaki ne? Yaya abdoul mana part 2 duk wurinnan akwai mekamada shi kamarshi sekace antsaka kara. Se alokacin duk suka saki dariya me sauti hadda shi najeeb ɗin. Cikin sanyi murya Hajiya Hannah takira isseta Ahankali tamiƙe tana ciza lips ɗinta sabida azabar datakeji gaya tsakanin inda take zaune da gunda Hajiya Hannah take akwai ƴar tazara. Cikin sauri mejo yamiƙe kamar wanda aka tsikara yaɗaukota ko Kunyar idon mutanen dake perlor bejiba, ajiyeta kusan Hajiya Hannah tare da cewa "Are you okay? Kai taɗaga Mishi hankali, tuni annurin fuskata yagushe karfi tabawa babanki karya shiga tayi iyak murmushi...b harmada mama bintu da kallo sukebin isseta domin dukkansu sun ɗora ayar tambaya akan wannan tafiyar Tata. Ajiyar zuciya Hajiya Hannah tasauke cikin rarrashi tace "Maryama kiyi haƙuri da abinda zakiji daga garemu wlh muma bawai hakan kawai muka rabudakeba akwai.. dalili Bara kiji abinda yafaru tun kafin haihuwarkima. Nan Hajiya Hannah tashiga bawa isseta labarin rayuwarta harkawo sanadin dayasa takawota gun mama bintu, daga ƙarshe tace "ina fatar zaki mana uzuri kiyafe mana dan Allah ƴata...rungumeta isseta tayi tana kukan tausayin mahaifiyar Tata tace "wlh bakomai dan Allah kidena bani haƙuri dama maah tagayamin duk abinda zanji ko zangani gaskiya ne sabida hakan nariga na yadda da ƙaddarata tunkafin tazomini. Wani irin farin cikine ya lulluɓe Hajiya Hannah wanda baze misaltuba. Anan dai kowa yafahimci kowa akasamu dedeto mekyau tsakanin ahalin biyu. Tuni akashiga raha da barkwanci tsakani ana gaishe gaishe da jadada sanayya ga juna, sunjima cikin nishaɗi yadda haddaka nayi bayin ɗazu nagankaba. ganindai anata hirar yoshe gamo ba'ada ba'asin yin abinda yakawosu yasa mlm Musa yin gyaran murya yace 'ranka yadaɗe inada magana dudda cewar yanzu duka abun ahannunka yake. Cikin mama Alhaji abdussalam yace "wacce irin magana mlm Musa inajinka. "Yawwa ranka yadaɗe zancene akan auren Maryama dama nasan bintu ta sanar muku shine nace yanzu yaza'ayi kenan?? Kai aitunkamin mlm Musa yakai ƙarshe annurin fuskar Alhaji abdussalam yaɗauke cikin kakkausar murya "wannan auren shirme ne mlm Musa sam ban yadda dashiba kawai nemo mijin za'ayi yasakar mun ƴata domin Maryama tun da aka haifeta nayi mata mijin aure...! Tab ɗijam wata sabuwa akace inji ƴan caca. Autar alheri ✍️ Autar alheri✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 5 Page 95 & 96 "Wlh bazan iya sakinta ba domin rayuwatace sedai idan kunshirya kasheni daraina amma bakina baze taɓa furtawa mamana kallimar sakiba dan Allah kuyimun rai....dukkansu juyuwa sukayi suna kallon mejo da mamaki kwance akan fuskarsu, kamin wani samu zarafin yin magana sukaga yazo gun Isseta dake maƙale jikin Hajiya Hannah yariƙo duka hannayenta idonshi suncika tab da ƙwallah yace "sweet life kinajiko kinajin abinda suke faɗa wai rabamu zasuyi bazan juraba bazan iya rayuwa babukeba maryamm wlh idan suka rabamu mutuwa zanyi kuma koban mutuba zanyi abinda za'akasheni domin narantseda Allah bazan bari kowane namiji yakoda kallekaba balle yarayu dake amatsayin matarshi wlh kasheshi zany...cikin sauri isseta tafaɗa jikinshi tare da rufe Mishi baki tana sakin marayan kuka tace "wlh bawanda zerabamu yayana koda bansan kai ɗan uwana bane tunda kai ɗin zaɓin maah ne kaine zaɓina balle yanzu danasan cewar kai jinin Ammina ne wlh Nima mutuwa zanyi yah najeeb please kadena faɗar zasu rabamu..sekuma tamiƙe kamar wata zarriya tanufi Alhaji abdussalam tana ɗingishi cikin kuka tariƙo hannunshi amma takasa magana sabida kukan dayaci karfinta. Cikin sauri mejo yasameta awurin sekawai yarun gumeta ajikinshi shima yasaka kukan...gabaki ɗaya wanda ke wurin mutuwar zaune yayi musamman wanda sukasan waye mejo najeeb daga Abba har general Aliyu da dady mufeedah da Ummi su abun yafi ɗaurewa kai, nazeer da sapwan kuwa kamar suyi kuka domin suma sunbasu tausayi sabida sunsan minene so...halima kan tuni tashiga rusa kuka itada mufeedah da Ummi, hakan mama bintu da innar halima. Hajiya Hannah kam kallonsu kawai takeyi da murmushi kwance akan fuskarta, abinda yayi mugun ɗaurewa ƴaƴan nata kai kenan har sapwan yakasa hakuri yace mammey yafaɗa kamar zayi kuka. Kowa awurin su yake kallo da Alhaji abdussalam daya zuba musu ido kawai yana kallonsu wani irin kallo yake musu wanda baza iya fassarashiba. Kowaye kai idan ka kallesu sesun baka tausayi, tab ɗijam ashe akwai abinda zesaka mejo najeeb kuka aduniya haka cikin sauƙi, general Aliyu yafaɗa azuciarshi. Ahankali Alhaji abdussalam yariƙo hannayensu dake maƙele dajuna, azabure suka ƙara ƙanƙame jikinsu wuri ɗaya domin sun ɗauka tabasu zeyi, hakama mutanen dake wurin har nazeer yafara faɗar no Abey no please,,, shikanshi Alhaji abdussalam seda yasaki murmushi ganin yadda suka ƙara yiwa junansu...sekawai sukaga yasaka hannun Isseta acikinna mejo yana murmushi. Ɗagowa sukayi atare suna kallonshi fuska gaja'gaja da hawaye😹 "jinjina musu kai yayi kana yafara magana cikin Dattako "haba yaran kirki miye nakuka kuma ai dama kaine mijin nata niban san cewar kaine aka aurawa itaba tabbas wannan haɗin naku na Allah ne domin tun ranarda aka haifeta nace anhaifawa najeeb ɗin Maryama mata kuma nagayawa mahaifiyarta koda bana raye idan tagirma batada wani miji se kai segashi kuma dudda cewar ba'ahannun mu tagirmanba Allah yayi cewar kaine mijin nata, Masha allah haƙiƙa wannan abun yayimun daɗin fiyeda tunaninku irin wannan soyayyar haka, uhm Maryama kinsakamun yaro kuka duk sabida ke? Yafaɗa cikin zolaya yana murmushi...ganin haka yasa mutane dayawa awurin sauke ajiyar zuciya cikin farin ciki sunabinsu da kallon sha'awa...duƙarda kai mejo yayi ƙasa yana murmushi yayinda isseta taturo ɗan ƙaramin bakinta gaba. "Au ai itama yasaka kukan karkawani tutsiyemun ƴa kuma ai duk kaine kajanyo sunaji suna gani kana neman tabasu, Abba yafaɗa shima yana dariya. "Ahh ai kuma ban isaba khamis irin wannan so hakan idan nace narabashi ai Allah ma baze barniba koda kuwa bashine dama wanda zanbawa ba bazan rabasuba awannan yanayinkam balle kuma shine, sabida hakan ba'abinda zance sedai Allah yasanyawa rayuwar aurenku albarka tare da zuri'atagari...Ameen y jabbarul Aziz..cikin tsokana innar halima tace to yarinyar Ammi kuka yaƙare ko ga amminki kaguma ɗanta yazama naki duk ke kaɗai..aiko duk aka saka dariya musamman samarin wurin da yammatan kowannensu yana cikin farin ciki. Ita kuwa Isseta cikin sauri taɓoye fuskarta a ƙirjin mejo tana dariya, hakan yagame hannayenshi yaƙara sakata ajikin nashi nashi. Bawanda yace musu komai domin sunsan wannan duk aikin so ne idan akwaishi ba'aganin kowa da komai balle wata kunya tabiyo baya......ahakan akashiga sabuwar fira anata barkwanci da bada labarin abubuwan dasuka faru wa juna tsakaninsu, wani suyi dariya wani suyi alhini. Ahakan aka gabatar musu da abinci gakuma abubuwan sha anan tsakiyar general perlor megirma gwamna suka baje sunacin abincin suna nishaɗi da juna...innar halima da mama bintu se zancen zuci sukeyi aransu, komai dalili kan kawo dalili yanzu dalilin Maryama sunacin abinci acikin gidan gwamna kuma tareda shi da iyalinshi gakuma shugaban ƙasar Niger danashi iyalin sukuwa mizasuyi Allah inba godiyaba. Aranardai anan suka wuni maganar tafiya babuta doli se gobe, dadare yayi samarin sukace zasuje hotel sukwana zuwa gobe sunɗauki hanya domin akwai abinda zasuyi..iyayen sukace bakomai. Babu kunya mejo yace "mamana zomuje ko Kinga gobe da sassafe zamu wuce.. "taje ina? Ai kuma se bayan wata biyu keda ganinta domin se munji ɗiminta atare damu, cewar Ammi...ido yazaro cikin tashin hankali yace "nashiga ukku dan Allah kimin rai Abba kanajinta ko zata ɗaukemun mata please Abba kasaka baki dan Allah. Dariya dukkansu sukayi cikin Dattako Hajiya Hannah tace "rabuda ita ɗana bazata ɗauke ma mataba amma kayi haƙuri zamuje da ita Niger kaima sabida aikin dazakuyine yasa bazamuje dakaiba amma mako ɗaya kawai zatayi sabida family wanda basu samtaba kaga sunganta kuma inaso taje taga abbana idan tacika mako ɗaya kaje kaima mutane shuganka seka dawo da martaka kajiko..'toh mammey amma fa batada lafiya yafaɗa kamar yadda yaji fawan yakirata ɗazu amma sam bahakan yasoba...eh in sha Allah za'akula da ita karka damu..toh kawai yace domin ba yadda zeyi...cikin tsokana general Aliyu yace "au waida nufinka kajeda little mom mukuwa kabarmu ai wlh baka isa inkuwa hakane Nima zanje da halima Abba dan Allah Nima azo ayi magana nagafa matar aure anan domin naga alama idan banyiba wata rana mejo cewa zeyi yahaifeni..ido halima tazaro tana kallonshi. Shikuwa Abba cewa yayi Masha allah wacece kagani my son?? "Gata kuwa Abba wannan ƙawar ta little mom itace Nakeso Please dan kunema mun aurenta. "Ikon Allah to kai hakan akeyin abu kaitsaye bazaka fara neman yardar yarinyarba? Cewar Dady...shikuwa general Aliyu murmushi kawai yayi yana sosa ƙeyarshi....halima kuwa cikin sauri taɓoye fuskarta bayan Ammin isseta domin wata irin kunya taji tarufeta....cikin farin ciki Abba yace "Masha allah aiko abu yayi kyau in kuwa hakane zamu nemi iyayen yarinyar gobe kafin muwuce kaiko seka nemi yar dar ta.."wayyo Abba na shiyasa nake sanka wlh ngd sosai my sweet Abba, yafaɗa cikin farin ciki. "Abba to nifa, cewar general Faruk? Ikon Allah kaima ummaru Kanada wadda kakeson ne? Abba ya tambaya...cikin jin kunya general Faruk yace "ai doline nayi Abba kar waƴannan sufaramin gori inada ita. "To wacece? Cewar Dady... ahankali yanuna musu ummi dakecan gefe suna fira itada mufeedah...tofa ummi cewar Abba. "Eh Abba..Masha allah to ai Ummi kam ƙanwarku ce kanemi yadda ta kawai idan ta amince semu saka ranar aure. Wani irin daɗi ne ya lulluɓe general Faruk har besan lokacinda yafara yiwa Abba godiyaba......cikin kwaɓe fuska nazeer yace tonima Abba abani Allah dan bazsn yadda ba kuma Nima cikin waƴannan za'abani gatanan me green color ɗin kaya..ido suka zubawa ƴammatan sunaso suga me green ɗin kaya, itake idonsu ya hango musu mufeedah datayi wani tsuru tsuru da ita duk tashige gashi...ikon Allah kucedai duk kwashe mana ƴammatan zakuyi to ai kaima nazeer ƙanwarku ce kanemi yardar ta kawai. Ahankali isseta yaɗago daga jikin Ammi tana kallon fawan dakebinsu kawai da ido "yayana. Takirashi sabida sunada kusanci sosai da ita yasa yagane dashi take. "Na'am lattey ya'akayi ne? Murmushi tayi kana tace bakomai "naga duk sun ɗauke mun ƙawaye ne amma kai baka ɗauki ko ɗaya ba ko Kanada mata ne?? "Murmushi yayi shima kana ya marairaice fuska yace "a'a ƙanwata banida ita ko budurwa banada kuma Kinga sunmin wayo kowa yasamu anan. "To shikenan idan kanaso zan samoma dakaina inada ƙanne biyu acikinsu kaɗauki ɗaya zubaida da jidda amma zubaida itace sa'ata jidda ƙarama ce sosai. "Wow ƙanwata garadai zubaidan tunda itace babba amma kyakkyawa ce kamar ke da kyawun hali? Ya tambayar cikin tsokana. "Eh mana tama fini kyau sosai ma. "Kai mamana banyanda ba nikam babu macenda tafi matata kyau kima dena haɗa ta dake please kilawa mummuna ce, mejo yafaɗa shima yana dariya. Dasauri fawan ya kalli Alhaji Abubakar yace "Dady kagsnshi ko. "Najeeb zansaɓa maka fa matar yarona kyakkyawa ce itama...aiko duk aka saka dariya...shidai Alhaji abdussalam da ido kawai yake binsu yana murmushi yayinda yakejin kamar su dawwama ahakan...mlm Musa kuwa da mama bintu kallo isseta kawai sukeyi suna jinjina girman kyawun halinta wato dudda cutarda ita da matan gidan sukayi yau ƴaƴan su take nemawa mijin aure mijinma na nunawa sa'a ga kuɗi ga kyau ga ilimi, Allah ya saka mata da alkhairi..ahakandai su mejo suka tafi hotel dukkansu harsu nazeer. Yayinda mama bintu da mlm harda innar halima suka koma gida amma Ammin isseta da halima basubi inna ba. Ɗaki ɗaya aka basu. Dukkansu ƴammata isseta halima mufeedah Ummi, anan suka buɗe sabon babin fira se zancen zaratan samarin suke suna dariya yayinda ƙasan zuciyar ko wacce take marhabin da nata gwanin.....seda dare yayi sosai kana Ammi tashigo takira isseta domin kayan gyaran mata ne suka saka akasiyo musu itada Hajiya Hannah sabida sun ɗan ɗauki hasashen abinda ke damun ƴar tasu, Ammi dakanta tashiga gasawa isseta jikinta seda taji Takoma dede tukunnah tabarta. Acan hotel ɗin ma sabon babin fira suka buɗe kamar damacan sun saba dajuna abin mamaki yau ga mejo najeeb da fira haddasu dariya...sukuwa se tsokanarshi sukeyi wai yazama Romeo basu saniba. Lagos Tunda Hajiya umma tafita bata dawo gidanba se cikin dare tadawo wujiga wujiga,,, Hajiya mama na general perlor itada su munir tana basu labarin tafiyarsu mejo tashigo duka yaran da kallo suka bita Munir da sajad hakama auta siyana amma ba wanda yayi yun ƙarin Binta. "Wai mama lafiya dai naga umma tafita tunɗazu se yanzu tadawo? Cewar sajad. "Wlh bansaniba sajad amma ina tunanin maybe lafiya sabida batacemun wani abun yafaruba. To Allah yasa lafiyan..ameen, ta amsa mishi...shidai munir bece musu komai ba domin shi wasu lokutan mamaki lamarin mahaifiyar tashi kebashi.. Gombe washe gari da sassafe sukayi shirin tafiya dukkansu seda sukaje gidan gwamna sukayi sallama dasu Alhaji abdussalam kana samarin duka suka karɓi nomber ƴammatan tukunnah su mejo dasu Abba suka ɗauki hanyar Lagos.. Bayan tafiyarsu suma su Alhaji abdussalam suka shirya tafiya anan sukayiwa megirma gwamna godiya akan karamawar dayayi Mishi dakuma gudun muwarda yabada wurin neman ƴarshi. Sosai megirma gwamna yaji daɗin ziyarar Alhaji abdussalam haka suka rabu cikin aminci dakewar juna....daga gidan gwamna basu wuce airport ba cikin gari suka wuce inda kaitsaye sukaje gidansu isseta...sosai mutanen gidan sukayi mamakin ganin iyayen isseta na asili tuni suka rena kansu..anty hawwa ma datayi wani zuru'zuru da ita sabida kukan datasha narashin mejo ajiya kawai ta ƙuntata rayuwarta dan seda sukaci uban dambe itada juwaira daga baya kowannesu yarungumi sorry...jidda da zubaida kuwa baƙaramin farin cikin ganin isseta sukayiba kuma sunji daɗi sosai da mijinta yakoma mata kamar yadda suke fata bayazauna da Anty hawwa ba...su iyya hassi da mamansu ya balah hadda kuka wurin neman isseta gafara. Ita dai batace musu komai ba se Hajiya Hannah ce tace suje bakomai komai yawuce...anan suka gayawa mama bintu zasuwuce ne Niger sukayi mata goma sha biyu na azziki tukunnah suka fito, isseta ta haɗa yayanta fawan da zubaida kuma tanemi alfarma agun mama salmu nacewar zataje da jidda garinsu. Mama salmu kan baki har kunne ta amince. Yaya balah da sauran yaran gidan duk sunrena kansu sabida abinda suka riƙa yiwa baiwar Allah gashi yanzu ko takalmin ƙafarta yayi musu nisa...yaya Kabir kam baki har kunne yaron wurin mama bintu sabida yaga ƙanwarshi kuma cikin kyakkyawar kama....haka suka baro gidansu isseta sukaje gidansu halima. Sosai Alhaji abdussalam yayiwa innar halima alkhairi wanda baze faɗuba hadda su kujerar hajji yakuma gaya mata zeturo acanza mata gida..daganan suka nemi alfarman tafiya da halima sabida taga dangin isseta.. ai kuwa babu mata lokaci inna ta amince, sosai sukayi kukan rabuwa tsakanin innar halima da Ammin Isseta daganan suka ɗauki hanyar airport suna zuwa basu wani jimaba jirginsu yatashi zuwa Niger.. Su mejo kuwa seda sukayi nisa atafiyarsu sunshigo cikin jeji kenan sukaga an tare musu hanya an ɗora manyan itatuwa ahanyarsu...cikin mamaki suka fito suna tunanin mi hakan kenufi badai ƴan fashine suka taresuba, kowannensu dayayi wannan tunanin seda yasaki murmushin gefen baki, kafin susamu amsar tambayarsu kawai sukaji ana musu ruwan alburushi tako ina.....! Autar alheri ✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 5 Page 97 & 98 "Ahanzarce mejo yazaro bindigarshi hakama su general Aliyu da sauran security ɗinsu, nan take aka fara musayar wuta tsakaninsu da waƴannan mutanen. Cikin tashin hankali su Abba da Dady ke addu'a suna neman tausar su Ummi da mufeedah domin gabaki ɗaya sun rikice musu.... ɗauki ba daɗi sosai akayi tsakanin su mejo da waƴannan mutanen da basusun ko suwayeba kusan minti 40 suna abu ɗaya kamin Allah yabawa su mejo nasara akansu duka suka kamasu bayan sun raunata wasu dayawa daga cikinsu...dama suka bawa su security ɗin akan sujeda su dady gida su nazuwa daga baya...su Abba nazaune zaman jiran tsamani domin sundena jin ƙarar alburushi, kawai se sukaji anja mota kuma basuga su najeeb sun shigaba...cikin tashin hankali Abba yace "ina kuma zamuje? Ina yarannan suke? Kowani abun yafaru dasune? Duk atare yakeyiwa Captain Umar tambayar babu ƙaƙƙautawa..suna lpy qalau Abba suma yanzu zasu samemu in sha Allah...Abba zekoma yin magana Dady ya hanashi, daga hakan ba wanda yaƙara cewa komai har suka isa Lagos. Su mejo kuwa suna ɗaukar waƴannan mutanen suka wuce gidan horo dasu, seda suka biya gun ƴan ta'addan south Africa suka gansu, anan ne mejo da general Aliyu suka saka aka fidda musu babbansu, tambayoyi suka Mishi sosai wasu yabasu amsa wasu yaƙi seda mejo yagana Mishi azaba sosai kana yayi magana dayaga yana ƙoƙarin sheƙewa barzahu. Sunayen waƴanda yabada ƴan Nigeria da ƴan Pakistan abun yabawasu mejo mamaki sosai domin kuwa hadda sunan manyan sojojin Nigeria mejo tanimu dawani olayede da general dan juma... dukkansu manyane acikin hukumar soja tare da wata Hajiya jimala dukkansu sunads hanu dumu dumu acikin wannan ta addancin dasuke yiwa ƙasashen duniya sosai abun yabawa su general Aliyu mamaki,,,cikin takaici general Aliyu yace "waye yasaka sunan mejo najeeb Khamis sahabi da general Aliyu Abubakar Gombe akan cewar sune zasu jagoranci aikinda sojojin Nigeria zasuyi tare da sojojin Niger wurin kamoku?? Domin tunda kayi bayanin tareda waƴannan kukayi wannan aikin to duk abinda suka ƙullah acikin hukumar mu kunsani....shiru yayi kamar beji abinda general Aliyu yace ba,,seda mejo yayi Mishi wani mugun naushi aciki tukunnah yace "mejo tanimu ne, yafaɗa yana riƙe cikinshi. Sakawa sukayi aka maidashi inda aka fiddashi dama abinda sukeson sanin kenan kuma sunsani domin sunsan kowaye idan suka ce acikinsu Sojoji su tambaya to bazasu saniba ko wacce irin azaba kuwa zasu gana musu amma yanzu sunsan komai. Daga nan office ɗinsu suka wuce suka haɗa wasu bayanai kana suka samu wasu daga cikin manyansu akayi duk abinda ya dace daganan aka tura maganar koto inda alƙali yabada umurnin kamo mejo tanimu dasauran miyagun jami'ai irinshi masu seda ƙasa, idan aka kamasu se suyi bayanin wacece Hajiya jamila dake temaka musu domin itama a gurfanar da ita a gaban Shari'a...su mejo basu koma gidaba seda suka kama duka waƴannan ƴan ta addan sojojin mejo tanimu kamar yakurma ihu sedama sukayi dambe shida mejo kafin sukamoshi kasan cewar mejo shine sabon jini dudda cewar mejo tanimu yahaifeshi yasa yayi nasara akanshi, ahakan suka kullesu da zimmar gobe idan Allah yakaimu zasu tuhumesu akan wacece Hajiya jamila kuma bancin ita dawaye yakeda hannu acikin wannan lamarin.. Agajiye laƙwass suka dawo gida kowanne gidansu yanufa general Aliyu shida general Faruk shiko mejo yawuce nasu gidan....a general perlor yasamu duka mutanen gidan suna ganinshi Abba da hajima Ummu suka taso suna tambayar lafiyarshi.."am okay fa Abba ina lafiya Ummu ku kwantar da hankalinku lafiya qalau nake. "To ina ƴan uwanka?? Suma suna lafiya Abba sun wuce gidansu Aliyu...to Alhmdllh Allah yaƙara kiyaye gaba.. Ameen y Allah. Sannu yah najeeb Allah ya kiyaye gaba cewar Ummi. Ameen Ummi ina Hajiya mama?? Sallah takeyi...okey yafaɗa yana haurawa pert ɗinshi sajad da munir na kewaye dashi dukkansu hankalinsu atashe sabida labarin da Abba yabasu na waƴannn ƴan ta'addan gabaki ɗaya sun kasa sukuni sajad riƙe da hannun mejo har cikin bedroom ɗinshi seda ya ajiye wayonshi yacire rigar shi yabar dogon wando kawai, sajad yaƙara riƙe hannunshi..dan jiyowa yayi ya kalli hannunshi da sajad yariƙe tamau kamar wani ze kwance shi, ɗan Murmushin gefen baki yayi kana yace "little bro wankafa zanyi zasakeni mana ko tare zamu shiga bathroom ɗinne? Yayi maganar cikin sigar wasa. Dariya Munir yayi yana jiran jin abinda sajad zece....shi kuwa ɗan waro ido shi yayi kana yaɗan yi murmushi tukkunnah yasakeshi tare da nufar baƙin ƙofar fita daga bedroom ɗin yace "rufamin asiri yah najeeb wannan ganin yafi karfina sedai ko anty maryam dama tana nan seta hutar dakai, shima yafaɗa yana dariya.. ɗan waro blue eyes ɗinshi yayi kana yace "eye mikace sajad?? No bakomai yah najeeb afito lafiya yafaɗa alokacinda yake barin ɗakin yana dariya.. murmushi kawai najeeb yayi yashige warshi domin sarai yaji abinda yace...shima munir dariyarsu kawai yake yi har yabar ɗakin. Kusan minti 40 dashigarshi bathroom yafito ɗaure da towel aƙugunshi, Turus yayi ganin Hajiya umma zaune akan gadonshi tana jiran fitowar shi, kallon kayan abincin data ajiye akan table ɗin dake ɗakin yayi batareda yace komaiba yanufi mirror. "Kafito my son? "Eh yafaɗa ahakanli.. miƙewa tayi cikin kissa tariƙo towel ɗin dake hannunshi tashiga shafe masa ruwan jikinshi, da matukar mamaki yake kallonta amma bece mata komaiba. Itako cikin iya hila tace "nashiga tashin hankali sosai my son da Alhaji yagayamin abinda yafaru duk nakasa nutsuwa gaskiya wannan tafiyar ba alkairi bace shiyasa banso kuyitaba amma tunda kadawo lafiya to Alhmdllh yanzu kazo kaci abinci seka huta, taƙarasa zancen tana debo mai ahannunta tashiga shafa Mishi aƙirji cikin wani irin salo kamar wani mijinta...mamaki sosai mejo keyi amma aranshi yace Bara yafara aiki da zancen little mom ɗinshi tun yanzu domin yanaso yagane ko wacece cikon ta huɗu ɗinsu da wuri. Abinda Isseta tace Mishi lokacinda sukaje zasuyi sallama, setace "yah najeeb abinda zan gayamaka karkayi mamakin jinshi kawai kayi aiki dashi daga baya zaka bawa kanka amsa akan wacca kake nema cikon ta huɗu wanda kake gani a mafalkinka..shiru yayi yana kalllnta, taci gabada faɗar, daga cikin gidanku har gidansu General Aliyu har wurin aikinka duk babbar macen dakasan Kanada kusanci da ita to kasaki jikinka atare da ita a duk lokacin da kuke tare kanuna wani abun wanda zeyi nuni da cewar kana cikin buƙatar matarka idan kana nuna musu hakan cikin sauƙi zaka kama ko wacece da hannunka...ido yazuba maka cikin mamaki kana yace "hadda iyayen nawa?? "Kanta aƙasa tace "eh haddasu akansu ma yadace kafara gwadawa, zeƙarayin magana kenan Abba yazo yace yazo sutafi, hakan yabarota yana tunanin kalamanta...to shine zefara gwadawa yanzu. Wata zuciyar tace "karasa kuma a inda zaka gwada se agun wadda tareneka tamkar mahaifiyarka? Bata taɓa nunama ba itace ta haifekaba? Wata zuciyar kuma tace Mishi "to idan baka gwada akan kowaba tayaya zaka gane? Yana cikin wannan tunanin yaji tana shafa mai a ƙirjinshi haryanzu. Lumshe Blue eyes ɗinshi yayi badan yanajin komaiba yace "aushh Maryam Please, sekuma yayi saurin buɗe ido shi irin yamanta da ba ita bace ɗinnan yashiga sosai ƙeyarshi yana ɗan murmushi wai shi a dole yaji Kunya...sororo Hajiya umma tayi tana kallon shi, kamin tace "lafiya my son? "Ba komai umma Yafaɗa yana ɗan lumshe idonshi...wani shi'umin murmushi Hajiya umma tayi kana taƙara maida ganinta akan nipples ɗinshi tana murzawa azuwan shafin man...cikeda mugun mamaki mejo kejinta, cikin ranshi yana jinjina abun gabanshi na daɗa faɗuwa, yi yayi kamar duk a ruɗe yake. Cikin sauri yazauna bakin bed ɗinshi yana sauke numfashi jin yadda zuciyarshi ke daɗa tsinkewa..."ya dai my son kasa kayanka mana..yatsinkayo muryarta. "Ajiyar zuciya yasauke akarona ba adadi kana yace "zansa amma bayanzuba umma bazan iyaba.. "haba minene yaron umma uhmm barana saka maka aida kadawo da matarka da duk hakan bata faruba ko yarona? Tayi zancen tare da ɗauko boxes ɗinshi tariƙa ƙafafuwan shi tasaka kana Tayi sama tana ƙoƙarin kwance towel ɗin ƙugunshi... dasauri yariƙe yateda buɗe blue eyes ɗinshi akanta, ganin yayi Takoma Mishi wata iri yau ba Hajiya umma dayasaniba, "zan iya, Yafaɗa daƙyar. Okay to ƙarasa sekasha wannan, tamiƙo Mishi kofi me ɗauke da coffee wanda tayiwa haɗin maganin sha'awa aciki, sedai abinda bata saniba tun lokacinda tazuba maganin sha'awar akan hannun gimbiya mardeeya tasakashi, amma ita atunanin ta yana cikin coffee ɗin. Miƙewa yayi yaƙarasa saka boxes ɗin amma becire towel daga ƙunginshi ba, yakarɓi coffee ɗin yashinye dudda tsananin tsinkewar da zuciyarshi keyi...itakam ganin yashinye coffee ɗinnan wani irin daɗi ya kamata,,,,kwashe sauran kayan abincin tayi tamaida kitchen tana tunanin inda Maryama take ayanzu wato Ammin Isseta tunda ƴan daban data bawa aiki basu samu kashetaba kuma ita dama bawurinsu mejo taturasuba abinda take so dama akashe isseta da kuma Ammi, sekuma yazama duka badasu aka zoba, kuma haryanzu ba wanda Abba yayiwa zancen anga Maryama acikinsu,,,dadai wannan tunanin Takoma pert ɗin mejo...koda taje yayi kwance yadafe mararshi, da hannu ɗaya ya kwanta hannu ɗaya ko na dafe da kanshi. "Son minene bakada lafiyane? Tatambaya tana janye hannunshi dake kan mararshi ta ɗora nata tashiga shafa Mishi marar...wani irin tsinkewa zuciyar mejo taƙara yi,,,,aranshi yake faɗar mihakan kenufi? Badai Hajiya umma bace "inaa sam hakan bazeyuba noo, shikaɗai keyiwa kanshi tambayar.....Itako bata ƙara cemishi komaiba kuma bata fitaba kusan minti 40, ganinda tayi mejo na juye, juye yasata miƙewa domin taji kuma anfara sallar isha'i sabida tuni akayi magarib,,,ficewa tayi daga ɗakin, shiko se alokacin yasamu zarafin miƙewa yayi Sallah kana Takoma yayi kwanciyar shi yana tunanin abin duniya...wurin karfe 1:00am yaji ana shigowa pert ɗin nashi, bemotsaba yayi kwanciyar shi domin yanada tabbacin wadda tasaba shigowace taleƙeshi idan yana ban ɗaki to yau ko motsi bazeyiba har seyaga ko wacece ita...yana nan kwanciyar shi harta shigo ta hauro godon,,duk yana jinta, Hannu taɗora akan ƙirjinshi tafara shafar jikinshi kamun tashige cikin jikinshi sosai ta tarungumeshi tana shinshinar shi kamar wata akuya...shidai mejo cikeda mamaki yake kallon karfin halin matar ko wacece ita...Itako Hajiya umma aduk atunaninta maganin tada sha'awa datayi mai anfani dashi ne yasa yalafe yana karɓar saƙonta,,,cikeda iskanci takai hanninta kan boxes ɗinshi tana ƙoƙarin kama AK-47 ɗinshi dake cikin hadda towel ba iya boxes ɗinba, tana faɗar "wayyoo yau zan ɗanɗani zumarka yau zan ɗanɗani abinda nadaɗe ina reno tsawon shekaru washh tafaɗa alokacinda tariƙo hannunshi domin duk a tunaninta gefen hajiyarshi ne tariƙo, tuni tashiga shafarshi tako ina duk taruɗe kanta.. mejo kuwa wani irin mugun faɗuwa gaban shi yayi alokacinda yaji saukar muryarta acikin kunnenshi, kodaga ture yafito baze kasa gane muryar ba..jikinshi har rawa yakeyi yaɗauki hannushi yaƙara matseta ajikinshi yana shafa gadon bayanta yana sauke numfashi meɗaukeda fargaba,,,wanda yasa Itako take daukar duk feeling ɗinne. Seda yaga duk tafita hayya cinta harya samu nasarar cire abinda tarufe fuskarta dashi, domin ita duk atunaninta shima baya hayyacinshi ne shiyasa duk yake biye mata...tuch ɗin wayarshi ya haske se akan fuskarta, sukayi ido huɗu shida ita, gaya duk tayi fatali da kayan jikinta Takoma tunɓur haihuwar uwarta...wani irin waro blue eyes ɗinshi yayi cikin mugun mamaki ruɗu tashin hankali baki narawa yashiga faɗar "um..um..umma dama kece? Innalillahi wa'innailaihi raji'un dama kice keshigowa pert na? Innalillahi wa'innailaihi raji'un, a'uzubillahi minashaidanin rajem, dafe kanshi yayi yana ɗauke kan daga kallonta domin babu komai ajikinta....Itako duk ta dabirce wani irin tashin hankali da kunyane suka lulluɓeta sedai kuma idonta yarufe akan cikar burinta, hakan yasa taƙara nufoshi tana faɗar"please my son tunda har nagane nice ayanzu katemaki mamanka kaji yarona kabani farin ciki ina cikin buƙatarka yaron umma, tafaɗa tana ƙoƙarin saka hannu a boxes ɗinshi..a mugun asale yabige hannun tare da miƙewa tsaye cikin ɓacin rai yace "da'ace yau banga mahaifiyata ta saliba da ayau ɗinnan Zamfara ɗora ayar tambaya akan cewar kece kika haifeni ko nake bace? Sekuma ya kasance tunkamin hakan tafaru narigada nasan abinda kuke ɓiyemun, wani huci yafitar abakinshi me bala'in zafi kafin yaci gada faɗar "umma ɗan dakika rena da hannunki yau kuma shine abin harinki? Umma yoshe na mallaki abinda ze ɗauki hankalinki gareni? "Minene zanmiki umma wanda bazaki samuba agun mijinkiba? Umma minene baki saniba ajikina dahar kike leƙana abayi? Ummu minene banbancina da ɗanda kika haifa dahar zaki nemi wani abun aguna umma minene zanmiki da wannan abun dakike hari?? Innalillahi wa'innailaihi raji'un haƙiƙa nayi danasanin ganin wannan ranar danasan zatazo dana roƙi Allah ya ɗauki raina kafin zuwanta ace wadda nake yiwa kallo mahaifiyata zata nemi na kwanta da ita tamkar mijinta wlh dana roƙi Allah karya nunamin ita, ashe duk abinda kikemun ba so bane sha'awace ? Shiyasa kika reneni? Kike sakani a jikinki? Kike kissing ɗina? Ashe ke duk na sha'awane? Wlh da wanine ya gayamin hakan Allah ne kawai ze hani kaishi lahira segaya da idona nagani, umma mizan gayawa ƙannena? Dawani ido zan kallesu? haba umma wlh baki yimuna adilciba, yaƙarasa zancen cikin ƙunar rai...Humm Hajiya umma memakon ta karaya akan abinda take ƙoƙarin yi sema kwarin gwiwa data samu wata irin dariya tasaki wadda tasaka mejo juyowa yana kallonta kafin tace "kaikuwa kakeda abin bani wadda bazan samuba awurin wanda kake faɗa, kuma baka faɗi ƙaryaba nareneka kuma ayanzu inaso namori abinda narena, sha'awarka kuma dakake faɗa tun kana cikin zanen goyonka nakeyinta balle yanzu da kazama cikakken namuji kayi tunanin nadena sam bazeyuba, sabida hakan yanzu tunda kagane seka bani kawai abinda nakeso kodan darajar renon dana yimaka, taƙarasa zancen tana ƙoƙarin shiga jikinshi, wata muguwar ingiza yayi mata seda ta faɗa akan bed ɗinshi kana yashige warshi bathroom amugun asale yabanko ƙofar, tabbas yau da ba Hajiya umma bace tayi Mishi hakan ko wacece seta ɗan ɗani kuɗarta...Itako miƙewa tayi cikin takaicin rashin samun nasara tazo dede ƙofar bathroom ɗin tace "wlh najeeb tunda har kasan minene Sirin dake tsakanina dakai to kasani doline kabiya mun ɓukatata kokaga abinda ze biyo baya domin Jamila bata faɗuwa akomai sedai tayi nasara, tana kaiwa Nan a zancenta tajuya fuuu tabar ɗakin...wani irin dumm gaban mejo yayi cikin razana yamai maita sunan Jamila.....! Autar alheri ✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 5 Page 99 & 100 "Atake furucin mejo tanimu yadawo Mishi, inda yake cewa kadaiyi nasarar kamani mejo sahabi to amma fa kasani kama Jamila ba'abune me sauƙi agareka ba domin kuwa idan kaza tacika tone tone wata rana wuƙar yankata zata tono, alokacinda mejo tanimu nayimai wannan zancen bekawo komai aranshi ba shiyasa beko komabi takanshiba. "Whatt? To wacece wannan Hajiya jalimar? Tatambayi kanshi tambayar kuma da bayada ansarta, tsaki yayi kawai ya watsarda zancen domin kuwa Tashin hankalin dayake ciki akan abinda Hajiya umma tayi Mishi yafi wannan tunanin kuma baya fatar abinda ƙwaƙwalwar shi keson hasko Mishi yazama gaskiya, ahakan yafito daga bathroom zuciyarshi dun a dagule. Hajiya umma kuwa koda tafita Hajiya mama na general perlor cikin tsohon darennan tafito zataje pert ɗin Abba taga gibtawar Hajiya umma a pert ɗin mejo shiyasa tafasa zuwa tazauna tana jiran fitowarta..wani irin kallo Hajiya umma kebin Hajiya mama dashi na tsantsar tsana da ma'anoni kafin tazo har kusanta tace "Safiyya makircinki yafara tasiri akan yarona sedai inaso kisani Jamila bazata taɓa faɗuwa ba nasha gaya Miki wannan amma kinkasa fahimta sabida hakan kizuba ido kiga yadda wasan zeƙare. Daga hakan tajuya zatabar wurin, cikin sauri Hajiya mama tace "karki manta Jamila akullun ina gayamiki cewar ƙarya fure takeyi bata ƴaƴa kuma duk dare daɗewa gaskiya itace ke bayyana kanta kisani ko a inane ko a wani hali gaskiya dai sunanta gaskiya bazata taɓa canjawa ba, najeeb bawani markici dazan Mishi akanki gaskiya ce tafara halinta shiyasa yadawo daga rakiyar shanu shiri, kamar yadda nasaba faɗa Miki kuma har ila yau zan ƙara maimaita Miki Safiyya tafi karfinki domin da Allah kawai ta dogara kuma shine kekareta daga duk wani sharrinki, ɗan nisawa tayi kana tace "kuma ai gaskiya tafara bayyana Maryama she's coming back Kuma najeeb har ila yau dai ɗanta ne kisan wannan. Tana gama faɗar hakan tajuya zuwa bathroom ɗinta domin tunda Ummi tabata labarin abinda yafaru atafiyarsu take hamdala agun uban giji. Gabaki ɗaya hajiya umma dasƙarewa tayi tunda Hajiya mama tafara magana harta bar wurin takasa motsa koda yatsarta balle bakinta har seda tajiyo rufewar ƙofar Hajiya mama tukunnah tadawo hayyacinta, fuuuu tawuce bedroom ɗinta tana wasi wasi akan tamtanmarta na ganin Maryama da akayi. Niger Matafiya sun sauka lafiya sosai ahalin Alhaji abdussalam idis sukayi farin cikin ganin Maryama wato ammin isseta hakama Issetar sedai ita basusan cewa ɓata tayiba atunaninsu Seyanzu iyayen suka bari tazo ganinsu ne daga inda suka Kaita karatu kamar yadda suke gayawa Mutane...abinfa ba'acewa komai domin ba Isseta ba ko halima da jidda sunsha lele agun waƴannan ahalin musamman zaratan samarin gidan balle isseta, kwanansu biyu da tafiya aka shirya musu kwarya kwaryar walima tamurnar dawowarsu, bayan anyi walimar da kwana biyu Hajiya Hannah tashirya musu zuwa yamai gun abbanta, kuma har ila yau isseta da mejo basu ganaba ko awaya, yayi neman duniya baya samunta a number da Sapwan yabashi Tata ta Niger idan kuma yakira yace abata wayar Ammi tace bacci takeyi, gabaki ɗaya yadamu duk yafice hayyacinshi gaya babu ba'asayin zuwa tunda sun saka binciken waƴannan dasuka farma kesu agaba dakuma na mejo atanimu akan seya gaya musu inda zasu samu Hajiya jamila amma yaƙi faɗa, wannan dalilinne yasa har yau suka tafi yamai besaniba. A can yamai kuwa sosai abban Hajiya Hannah wato Alhaji madu yayi farin cikin ganin jikar tashi, hakan ya tasata agaba suna fira cikin nishaɗi da farin ciki dudda cewar yanzu bayada isashiyar lafiya amma dai alhmdlmulillah yasan kowa...Hajiya tabawa kuwa tana pert ɗinta labarin zuwan Hajiya Hannah yazo mata hakan yasa tanufi pert ɗin Alhaji madu cikin takaici da tsanar yarinyar wanda har ila yau yakasa barinta, tana ɗora ƙafarta a perlor idota ya hasko mata Isseta sukayi ido huɗu da ita...wata irin ƙara tasaki hankali atashe tana nuna Isseta da yatsa baki na rawa take faɗar "yanzu shigiyar tsinanniyar yarinyar nan seda kika rayu har kikazo inda nake ? Nashiga ukku ni tabawa shikenan kin lalata min komai dama seda boka yagayamin kar na yadda nayi ido huɗu dake daga ranar komai ze lalace amma dakike tsinanniya seda kikazo wurina aiko Sena kasheki da hannuna kowa ya huta, tayi zancen tana yowa kan isseta dudda yadda jikinta kerawa sabida tsufa amma mugun abu na aranta... dukkansu ido kawai suka zuba mata suna kallonta harta ƙaraso gun Isseta ba wanda yayi yunƙurin dakatar da ita, seda ta ɗora hannunta akan rigar isseta ne danufin tashaƙeta ne isseta tayi saurin hanƙaɗe abar banza tazube aƙasa wanwar. Kallon mahaifiyarta tayi kana tace "mammey wannan itace Hajiya tabawa hala? Domin daga kalamanta na fahimci hakan? Kai kawai Hajiya Hannah ta ɗaga mata...Itako Hajiya tabawa cikin takaici da alamun zautuwa dasuka rigada suka bayya agareta tace "nice nan Hajiya tabawa faɗi da kyau kiƙara faɗa, nice nan na azabtarda uwarki tun tana yarinya ƙarama nasako mata ciyon danaso nakasheta amma shigiya taƙi mutuwa, nice nan nasa mahaifinta yatsani ƴaƴanta maza nicenan nisantasu dake tunda suka hanamin yayenki danasoyi danna kasheki na Mallaki dukiyarda Alhaji yabaki, nicenan nasaka aka sace ki wata muna fukar aljana takarɓoki, nice nan nahanasu sake waiwayarki domin suji ƙuncin danaji nasaka uwar renonki ta wofantarda lamarinki kikasha baƙar wahala agidansu nasaka tsanarki amutanen gidan dakike duk danki wulaƙanta daga ƙarshe kimutu lallatacciya amma dakike tsinanniya yarinya metaurin kan tsiya shine kika dawo har inda nake naganki, to maza kiɗauko mun takardun nan naƙadarorin daya baki domin mallakinane amma yaɗuka yabawa hannah da ƴarta..sekuma tasaka kuka "nazauna dakai tun ƙurciya nasha wahalarka amma sabida ban haihuba katsaneni kakwashe abinda yake mallakina kabawa Hannah, sekuma ta haɗe huska, cikin ƙunarda zuciyarta ke mata tace "shiyasa natsaneki Hannah natsani ƴarda yafiso daga gareki, kisani nicenan ajalinku Sena kasheki Hannah hhhhhhhh sekuma tayi wata irin dariya tare da kwasar zantuka. "Eh Sena kasheta gatanan me idon mage, hum goyata ai zanyi nacire mata kai, hhhhhh sekuma tasaki dariya, wanda kallo ɗaya dai zaka mata kasan cewar tazare. Tunda Hajiya tabawa tafara magana Hajiya Hannah ke kuka, Itako isseta kafeta kawai tayi da ido ko kiftawa babu...hakama Alhaji madu domin yajima yana zarginta sedai bayada hujjar daze kamata da ita,,,,amma yau da dubunta ta cika gayanan ta fallasa kanta dakanta..wata irin ƙuna yakeji acikin zuciyarshi wai ace matar aurenka keson hallaka zuri'arka Allah yasa mufi ƙarfin zukatanmu. Daƙyar Ammi ta rarrashi Hajiya Hannah,,,,cikin ƙunar rai isseta tace kije keda halinki domin wlh nidai bazan yafe miki hakkinaba mushirikar tsohuwa kawai..wlh komu bazamu yafe mataba cewar nazeer cikin baƙin ciki...itadai Hajiya Hannah batace komaiba se ajiyar zuciya datakeyi tarasa mita aikatawa matar mahaifin nata tayi mata wannan mummunar tsanar.....nasiha sosai Alhaji madu yayi musu akan rayuwa dakuma abinda ke cikinta hakan suka wuni suka kwana cikin alhinin abinda Hajiya tabawa ta aikata agaresu...daga karshe dazasu tafi Hajiya Hannah ta buƙaci tafiya da mahaifin nata sabida halin tsufa gaya kuma babu kowa ataredashi...amma sam yace be yadda ba sedai takiramai wani cousin brother ɗinshi dake cikin garin diffa, sedako su sapwan suka ɗauko shi tare da wasu samari biyu domin sutemaka Mishi wurin kula dashi kana suka ajiye Mishi komai na buƙatar rayuwa sukayi Mishi sallama suka tafi...Hajiya tabawa kuwa hakan Takoma pert dinta yazauna ita bame hankaliba itaba ma haukaciya ba amma dai batasan komaiba kuma bazata gane kowa ba se sambatun munanan abubuwan data aikata. Innalillahi wa'innailaihi raji'un, itakuwa hakan Tata tsufar tazo tare da mummunan saka mako, Allah yakaremu da zuri'armu yasa Mufi ƙarfin zukatanmu, Ameen. Bayan sunkoma da kwana biyu isseta tafara rashin lafiya jiki yaki daɗi kullum cikin ciwo seda Alhaji abdussalam yasa aka kira Dr har gida yadubata akace kawai zazzaɓi ne aka bata magani...tun komawarsu Niger isseta gyara take sha agun duka iyayen ta biyu kowacce gyara take mata babu kama hannun yaro...sun tsimata tsimi bana wasa ba kala tana ɗaurewa har abin yaso fin karfinta domin kuwa yanzu bancin zubar da ƙasanta keyi takai takawo harjin takeyi kamar ana ƙwaƙwalar mata gaba, abin duniya duk yadameta kwana takeyi kuka aɓoye domin tarasa mafita sam bacci baya ɗaukarta kuma kullun seƙara Banka mata kayan sukeyi bacin kayan fruit datake sha kamar ruwa...halima da jidda sunyi tambayar duniya akan miyake damunta sedai tace bakomai, hakama iyayen nata tadena walwala tadena cin wani Wada taccen abinci domin batada nutsuwar yinsu.. Kwance tace a bedroom ɗinta akan makeken gadonta tanajuyi sekuka takeyi ƙasa ƙasa gabaki ɗaya yau ɗinnan jitakeyi kamar tamutu sabida azaba.... nazeer ne yashigo bedroom ɗin yana kiran lattey,, lattey domin yaga su jidda a perlor sukace tana ciki. Akan gado yahangota tana rusar kuka, hankali Atashe yaƙarasa gunta tare da riƙota yace "lattey lpy kuwa? Mike damunkine haka? Jin Muryar yayan nata yasata ɗagowa fuskarta tayi gaja gaja harta kunbura sabida kuka. Innalillahi wa'innailaihi raji'un miye wai yasameki? Yatambaya arikice.... daƙyar ta iya buɗe baki cikin muryarta data gama dusashewa tace "please yayana kakiramin yah najeeb dan Allah wayyyooo Allah nashiga ukku wayyoo yah najeeb help mee innalillahi. "Subhanallah najeeb yana Nigeria ayanzu kafinma yazo aikine kigayamin mikikeso?? "Yah nazeer shine kawai ze iya temakona dan Allah kakiramin mijina nashiga ukku wayyoo Ammina wayyoo...ya'isa hakan zan kirashi gaya gayanan ma kuyi magana yafaɗa yana ɗora mata wayar jin mejo ya ɗaga...ko magana bata bari yayiba cikin kuka tace "yah najeeb help me wlh mutawa zanyi please kazo yanzu wayyoo Allahna...arikice mejo yamiƙe zaune daga kan kujerar office ɗinshi yana faɗar, lafiya mamana? Miyasameki keda waye? Mi akamiki? Mikikeso? Duk atare yake mata tambayoyin babuko ƙaƙƙautawa, yana barin office ɗin. "Marana yah najeeb su Ammi zasu kashe makani dan Allah kazo karna mutu.. innalillahi misuka miki? Mikikeso my mom? "Kaine dan Allah kazooo...it's okay little mom stop crying please am coming now kinjiko....."to kayi sauri.. okay ganinan kidena kuka please..dasauri nazeer ya karɓe wayar yana faɗar wai yanzu zakazo Niger najeeb?? Yatambaya cikin mamaki...amma ina mejo kam baya jinshi tuni yayanke wayar tare da faɗawa mota dasauri Captain jameel yazo yashiga, airport kawai yace Mishi ataƙaice....shiko nazeer da kallo yabi wayar hannunshi, tare da juyawa ya kalli isseta dake rusar kuka yace "miyasa zaki tada Mishi hankali lattey? Komi kukeso baza'amiki ba anan sekin kirashi? Kuma mi gwaggo da mammey suka Miki dakike cewa zasu kasheki? Ita dai tana jinshi batace Mishi komaiba domin magana ta gaskiya bamata fahimtar abinda yake faɗa...hakan yayi magana yagaji doli yatafi yabarta dazimmar anjima zedawo yaji matsalarta ( Humm nikuwa nace haba babban yaya ai wannan matsalar ta kai da kai ce mutun ɗaya ne kawai zeyi maganinta kawai kajira zuwanshi kaima🤩🙈) Mejo najeeb nazuwa airport yasamu babu jirgin dazeje Niger sedai gobe wanda zeje ganah ne kawai, hakan yace ba matsala a ajiyeshi a Niger tukunnah suwuce ganah, dudda kasan cewar yin hakan akwai haɗari amma ba yadda suka iya da nacin mejo, ahakan yashiga jirgin suka nufi Niger...suna sauka dama yakira wani yaron General Faruk wanda yasan shi ne a dalilin general Faruk ɗin har suke gaisawa,,,shiyazo yaɗaukeshi zuwa gidan Alhaji abdussalam idis....suna shiga gidan suka haɗu da Sapwan,,,cikin farin ciki yatari mejo amma shi sam hankalinshi baya taredashi, "ina little mom bro?? Yatambaya cikin zaƙuwa. Ɗan waro ido Sapwan yayi kana yace "ikon Allah Bama zaka tambayi su gwaggo ba se lattey? Tana ciki to... okay muje ka kaini gunta, yafaɗa yanayi gaba..haka Sapwan yayimai jagora har pert ɗin da isseta take domin yanada ɗan nisa tsakaninshi dana Hajiya Hannah, bakowa a perlor hakan yasa suka nufi bedroom ɗin, tana kwance daga ita se towel amma dogo daga dukkan alamu daga wanka tafito takife akan bed ɗin. "Mamana, mejo yafaɗa yana ƙoƙarin ƙarasawa kusan gaɗon...azabure tamiƙe jin Muryarshi, aiko dai shine bawaniba, wani irin sufa tayi segata ɗare ɗare ajikinshi batama lura da Sapwan dake taredashi ba...ido yaɗan waro yabuɗe baki zeyi magana kenan yaji saukar nata cikin nashi tashiga missing ɗinshi kamar wata zarriya kuma tana sakin kuka,,sororo yayi yana kallon ikon Allah...hakama Sapwan dayayi mutuwar tsaye sabida mamaki beƙara tsinkewa da lamarinta ba seda yaga tana ƙoƙarin riƙo AK-47 ɗin mejo tare da ƙoƙarin zame towel ɗin jikinta...ido yawaro amugun harzarce yafice daga bedroom ɗin yateda banko ƙofar wanda shi ya ankarar da mejo cewar yafita, aiko cikin sauri yaƙara tallabo ta jikinshi tare da tayata cire kayanshi kamar yadda tafara.... Sapwan kuwa inbanda salati babu abinda yakeyi haryabar pert ɗin yanufi nasu....awani irin mugun buƙace mejo ma yararimi bakinta tare da maidashi cikin nashi yashiga bata wani zazzafan kiss me tsawaya arai......! 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 6 Page 101 & 102 "Itama kamar wata zau tacciya hakan take tsotsar lips ɗinshi dudda shima yana cikin buƙata da ita amma abun yabashi mamaki sosai, ɗan slowly yayi zezare bakinshi daga nata yaji taƙara rarimo tongue ɗinshi a haukashe tareda ɗora hannunta akan AK-47 ɗinshi data cika tayi fam tana dam ƙota. "Oshhh my mom ahhhh, cikin wani irin voice jin yadda hannunta yariƙo abar.....dassuri isseta tasaki bakinshi yateda turomai breast ɗinta tana saka Mishi kuka..Ya Salam shine abinda ya furta domin izuwa yanzu yafara fahimtar kodai wani abunne tasha ya birkitata hakan..dasauri ya damƙi breast ɗin yana murza matasu cikin wani ɗan iskan kallo kafin yaɗora bakinshi akai yafara lasa yana zagaye nipples ɗinta da tongue ɗinshi tukunnah yasauke bakinshi yashiga shucking ɗinshi kamar wani jinjiri....wani irin zillow isseta tayi tana riƙe kanshi ajikinta sosai tare da sakar Mishi kuka tana fadar"wayyoo yah najeeb kasha mun sosai ƙyaiƙayi sukemun kaciresu please ashhhh wayyoo daɗi ahhh yah najeeb nonona ahhhhhh daɗiiii nashiga ukku oshhhhh yah najeeb sekuma taƙara ƙanƙameshi tareda buɗe ƙafafuwan ta taɗauki hannushi ɗaya jikintana rawa taɗora akan fadarta tada gama jiƙewa sharkab da ni'imarta. "Washhh Allah naaa little mom ohhh kankana uwar ruwa, mejo yafaɗa agigice yana zura yatsarshi tare da riƙo yar tsakarta yana murzawa ahankali yazura yatsarshi ɗaya aciki. "Ahhhhhh daɗiii yah najeeb oshhhh wayyyoo abuna ƙaiƙayi yah najeeb help me ahhhhhh Takoma faɗa arikice tana faɗawa jikinshi...izuwa yanzu mejo yagana romance bazeyi maganin matsar ba sedai ma yaƙara tunota ayadda yaga gabaki ɗaya ta haukace, shima kuma tunda yayi tozali da wannan wurin yarasa natsuwarshi. Hakan yasa yamiƙe a hanzarce yabuɗe duka ƙafafuwanta tare da ɗora kan kaciyarshi abakin kofar yana gogawa, atare sukaja wani irin numfashi kafin yayi wani yunƙurin yaji isseta tariƙoshi sosai tare da dannoshi ajikinta hakan yasa AK-47 ɗinshi shigewa duka ajikinta. Ihu suka saki atare sabida wani irin daɗi dasukaji alokaci ɗaya, sosai mejo yariƙo ƙugunta da kyau yafara having sex ɗinta daƙarfin gaske, wani irin daɗi sukeji dukkansu yana kawo musu ziyara tun daga ƙwaƙwalwar kansu har yatsa. Sosai ni'imar jikinta ke sauka akanshi, Itako tanajin kamar yana sosa mata cikin gabantane yana fito mata da duk wani abinda yadameta aciki, ƙanƙameshi tayi sosai tana "wayyoo daɗi yah najeeb please kar dena idan kadena mutuwa zanyi inaso kasaka mun duka ahhhhhh daɗii my sweet husband wayyoo yayana abun daɗinaa wayyoo abin fitsari na ze cire yah najeeb daɗi ahhhhhh.. agigice shima yake nashi ihun hadda kuka"wlh bazan denaba my sweet life bazan taɓa dena sex ɗinki ba wayyoo gidan daɗi my little mom ahhhhh babyyyy Nima inasonshi bazan dena cinshi ba wlh ushhhhhh wayyoo my everything please ƙara buɗe mun komai naki dabanne kamar yadda kike daban ahhhhhh daɗi my wifeeee ahhhhh my honeyyyyy ohhhhhh sheath baby ahhhhhh, yafaɗa agigice yana ƙara nutsawa cikin killatacciyar fadarta.. gabaki ɗaya sun haukace sun ɗimauce basajin komai da dagani se abinda sukeyi, sam isseta batajin zafin abun dudda kasan cewar shi na biyu agareta daɗin kawai takeji sabida haɗin da su Ammi sukayita Banka mata. Azabure tamiƙe tare da juyewa akan mejo yakoma ƙasa Itako asaman ruwan cikinshi tadanna mejo ɗinshi cikinta tana faɗar "oshhhh yah najeeb daɗi ahhhhhh daɗiiiii nakeji wayyoo sekawai tasaki kuka kuma tana sama da ƙasa daƙarfin Allah akan ruwan cikin shi..shima nashi sambatun yakeyi yana ƙara dannata, "my lovely mom abun daɗi zezo zezo wlh wayyyoo my babyy so very sweettttt ahhhhhhh little mom please zan mutu ohhhh ahhhhhh daɗin yayi yawa ohhhhh sheath babyyyy daɗiii ahhhhhh wayyyooo babynaaaa wayyoo penis naaaa ahhhhh babyyyy daɗiiiii ahhhhhh yafaɗa daƙarfi gaske alokacinda yaji taƙanƙameshi tana saki kuka tare da yimai feshi, adede wannan lokacin shima wani irin mugun daɗi yazo mishi Lokacin yin release ɗinshi shima yayi abun yazo, hakan yasa ya ƙanƙameta sosai yana juye mata nashi jarabar cikin wani mugun daɗin da basu taɓa jinshiba domin yau ne karon farko dasukayi release atare kuma penis ɗinshi na cikin gabanta...sosai suka ƙanƙame juna amma ga dukkan alamu dukkansu ba wanda ya koshi da abun. Buɗe blue eyes ɗinshi yayi yana kallon kyakkyawar fuskarta ɗaukeda murmushi, yaga se lumshe ida nuwanta takeyi, bakinshi yakawo dede kunnenta yace "my gidan daɗin yayanta kin ƙoshi dajin jarumtar yayanki kona ɗan ƙara please? Yatambaya yana manna mata kiss akunne"washhh Allah yah najeeb puck mee very hot please ahhhhh tafaɗa tana birkicewa dashi tare da buɗe mai ƙafarta....wata irin zabura mejo yayi yana faɗar "wow my sweet life I'll puck you now ahhhhhh wayyyooo daɗiiii babyn najeeb ahhhhhh yafaɗa alokacinda yaƙara nutsawa cikin koginta, suka koma ruwa, sosai suka gurji juna awannan lukacin kusan awa ukku suna tare seda suka samu cikakkiyar gamsuwa tukkunna yaɗauke abarshi yaje sukayi wanka yagasata domin se yanzu tafarajin raɗaɗi, gashi sosai yayi mata yaɗauko abarshi suka fito ahakan sukayi kwanciyar su akan bed maƙale da juna batareda sun saka komaiba. Cikin sigar nishiɗi mejo yace "my little mom. Yafaɗa yana shafa kanta. "Na'am yah najeeb ta amsa Mishi kanta aƙasa. "Miyasa kike kuka ɗazu dakika kirani? Wani abun aka Miki ne? "Baki taɗan tura gaba kana tazura hannunta kasan cinyoyinshi tariƙo mejo ɗinshi kana tabuɗe baki cikin sexy voice ɗinta tace "wannan Nakeso yayana, tayi zancen cikin shagwaɓa. Wani arin abu mejo yaji tundaga yatsar kafarshi har kai. Cikin har haɗa magana yace "wai sabida ita kike kuka abarda takasance taki? Aiko kuka yaƙare kafata ƙafarki Kinga kullun kina tareda abarki bazancen kuka, yafaɗa yana lakace mata hanci... Murmushi tayi tare da ɓoye kanta a ƙirjinshi har bacci yayi awun gaba da ita wanda tajima batayiba, shima yana nan makale da ita Baccin ya kwasheshi. Acan cikin gida kuwa Sapwan nazaune a perlor nazeer yashigo.. kallonshi yayi kana yace "bro ɗazu kaida waye nagani awaje da kayan soja? Murmushi Sapwan yayi kana yace mejo najeeb ne wlh yazo gun lattey....ido nazeer yawaro cikin mamakin yace "tab ɗijam haryazo fa kace?? Yatambaya idonshi akan Sapwan....shima Sapwan da mamaki afuskarshi yace "dama kasanda zuwanshi ne? "Eh mana lattey ce tasaka nakirashi alokacinda naje nasamu batada lafiya tana kuka shine fa tace nakira matashi nakirashi nabata wayar Allah ban ɗauka zezo yau ba. Yaƙarasa zancen cikin mamaki...ajiyar zuciya Sapwan yasauke kana yace tobara kaji Ni yadda akayi dayazo...nan yabawa nazeer labarin abinda ya faru lokacin da yaƙara mejo...ido nazeer yawaro cikin mugun mamaki tace "ahhh lallai doline tace seshi zemata magani tabbas shikaɗai keda maganin bata awannan yanayin hummm soyayya manya muna zaune ƙanwarmu nasoyewa muma Allah yanuna mana lokacin...dariya Sapwan yayi kana yace to ameen dai daga hakan sukaji gaba da firarsu. Misalin ƙarfe 5 na Yamma mejo suka fito yana riƙeda hannunta harsun tashi daga ni'imtaccen Baccin daya ɗaukesu sunyi wanka sun canja kaya abin gwanin sha'awa kamar wasu taurari, ahakan suka nufi pert ɗin Hajiya Hannah idonsu mirsisi kamar basuyi Komaiba...a general perlor suka samu mutanen gidan dukkansu har Alhaji abdussalam nagidan yadawo daga office... nazeer ne ya karɓa sallamar dasukeyi tare da ɗauke kanshi daga kallonsu domin Allah yagani kunyarsu yakeji, hakama Sapwan dayayi kamar begansuba kanshi a ƙasa Da mamaki Alhaji abdussalam yace "najeeb yaushe kazo bansani? y gidan da ɗan uwana? "Lpy qalau alhmdllh Abba munsameku Lafiya? "Lpy qalau. "Hajiya Hannah bazakicemun yaronku yazoba? Yatambaya yana murmushi...baki buɗe Hajiya Hannah ke kallonshi kafin tanisa tace "wlh Alhaji Nima bansan yana gidannan ba amma kaga zahirin inda yazo gasunan tareda little maryama....dariya sosai Alhaji abdussalam yayi kana yace lallai kam gun matarshi yazo. "Humm ai mune mukasan gun matarshi yazo, nazeer yafaɗa Aranshi...sosai suka shiga fira suna ciki abinci cikin so da ƙaunar juna ahakan Ammi tasamesu itama tazauna aka shiga firar da ita bayan samarin sun gaidata hadda mejo datakejin kamar ta maidashi ciki dan so Sunjima suna fira kafin Akira sallar magarib suka miƙe dukkansu suka nufi masallaci, basu suka dawo daga Masallaci ba seda sukayi isha'i suna dawowa pert ɗin su nazeer mejo yawuce suka baje a perlor suna fira kamar basune ɗazu kejin kunyarshi ba dan ya taushe musu ƙanwa 🤩 sunjima suna firar kafin wayar Sapwan tayi ƙarar neman ɗauki yana dubawa ko yaga general Aliyu ne cikin nishiɗi yaɗaga wayar, "hello general ɗin sojojin Nigeria yayane? "Ɗan murmushi general Aliyu yayi kana yace lpy qalau yayanmu zance ai y gida yasu Ammi ? "Suna lpy qalau. "Masha allah wai mejo kuwa yazo Niger ne? Ɗazu yaron shi Captain jameel kegayamin wai yazo Niger. "Hhhhh yazo kuwa Aliyu gayama muna tare dashi ƙanwarmu tayi kira kasan kuwa doli akarɓa mata, yafaɗa cikin tsokana yana mikawa mejo wayar. Shiru bece komaiba tunda yakarata a kunne. "Hello mejo kanajina kai banason iskanci fa inata magana kana shareni bayan nasan kanajin abinda nake faɗa. "Uhmm to mizance kana yiwa mutane jidali sekace wani ɗan ka. "Au hakama zakace sabida fitinarka taciyoka kazo farautar ƴar mutane zaka maidani shasha'sha ko? To yayi kyau seka dawo kaji abinda ke tafiya domin mutanen dasuka farma kemu sunyi magana akan cewar Hajiya jamila ce tasakasu, kaga kuwa idan na fahimta dede Hajiya jamilar nan ba tin yau take bibiyarmu ba kuma ga dukkan alamu tanads surrinmu sosai...wani irin faɗuwa gaban mejo yayi tunda yaji Kalimar Hajiya jamila yarasa miyasa muddin aka ambaci Hajiya jalima se gabanshi yafaɗi kodan tana sunan umma ne? Yana kawo umma Aranshi seyaji kawai abinda tayimai yadawo aranshi fall runtse idonshi yayi da karfi kafin ya nisawa yace "shikenan in sha gobe zamu dawo. "Zaku dawo ko zaka dawo? Tukunnah ma kaida waye? Cewar general Aliyu. "Nida matata mana da dawaye nace zan dawo? "Hhhhh ai wlh baka isaba domin Ammi bazata baka ƴarta ba yanzu seta tashi suzo tare. "Ƙarya kakeyi wlh bame ƙara riƙemun mata su kassaramu hakan kawai feeling takashemu ina Bama zeyuba wlh, yafaɗa aɗan hasale cikin rashin sanin abinda ya furta....ido su nazeer suka ɗan waro suna kallonshi....shiko general Aliyu dariya yayi kana yace "fitinnanne kawai naga yadda zaka ƙare ai, daga hakan ya yanke wayar. Lumshe Blue eyes ɗinshi yayi yana tunanin kalaman general Aliyu kafin yamiƙe yana yiwa su nazeer seda safe amma memakon suga yashuga bedroom se sukaga yafice daga perlor. Kai tsaye pert ɗin isseta yanufa yana zuwa yakora halima da jidda pert ɗin Hajiya Hannah kana yarufe Kofar tare da nufar bedroom ɗin,,,, akwance yaganta duk tarufe jikinta hartayi bacci, shima cire kayanshi yayi tukunnah yayi wanka kana ya haura gadon tare da janyota jikinshi sukayi kwanciyar su atare.. Gombe state Gidansu isseta Nlm Musa ne yafito misalin ƙarfe 2:00am zeshiga bayi, bayan ya fito yatun kari Kofar ɗakin mama salmu domin yau itace da girki kuma bataje ba, sedai abinda yabashi mamaki bewuce sautin dayaji nafita daga ɗakin ba, kasa kunne yayi daƙyar danya ƙara ji aiko yajiyo abinda yakusa buga Mishi zuciya, muryar mama salmu yakeji tana faɗar "washhh balah sukamin da kyau ahhhh sha hafizu wayyoo daɗi oshhh saka min duka..daga can kuma yaji ance "wayyoo bilki shamun sosai daɗi ahhhhhh. Wani irin dumm ƙirjinshi yayi hakan yasa yafaɗa ɗakin babuko sallama. Sunyi nisa cikin sha ƙiyancinsu basumaji shigowarshi ba. Mama salmu ce ba kwace rigingine yah balah nakanta alƙalaminshi acikin jikinta, gefe ɗaya kuma hafizu na tsotsar nonuwanta. Hannushi kuma na cikin gaban anty bilki. Yayinda anty bilki keta famar tsotse gaban anty hawwa suna ihun daɗi, dukkansu ba wanda yaganshi domin sunyi nisa basajin kira se harka sukeyi suna ihu kamar zasu cinye sunansu....wani irin salati Abba yabuga mukarfi yana taɓa hannayenshi hakanne ya ankarar dasu...ai cikin mugun tashin hankali mama salmu ta wuntsilo dukkansu kowa yamiƙe yana makarka daneman wurin ɓuya amma babu, yah balah kuwa yana riƙeda jela yana fidda sperm domin yana gabda kawowa ne Abba yashigo hakan yasa ya fidda Abar tana ɓarin madara... dukkansu sunyi muzu kamar ɓaraye, matan kuwa se yarfa hannaye sukeyi kamar zasu saka kuka...shikam Abba kukanda yake riƙewa ne yasuɓuce Mishi shine babban azikinda yayi domin da beyi kukanba ze iya haɗiye zuciya ya mutu...kukanda yadakane yatada mutanen gidan cikin tashin hankali suka shiga fitowa dukkansu mama bintu iyya hassi mamansu ya balah, zubaida da sauran samarin gidan...! 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 6 Page 103 & 104 "Da kallon mamaki sukabishi ganin yadda yazube ƙasa yana rusar kuka wanda, kafin wani yasamu zarafin yin magana suka yaran sunfara fitowa daga ɗakin mama salmu somai somai kamar ansaka kaza acikin ruwan zafi, kowannensu kallo ɗaya zakamishi kasan abinda ya aikata sabida yadda suke a hargitse, yah balah dagashi se boxes beko sakashi dedeba, hafizu kuwa jallabiyar daya shiga da ita ya ɗauro a ƙugunshi...anty hawwa da anty bilki kuwa babu me kayan kirki dukkanku tsinannun kayan bacci ne ajikinsu babu na albarka kuma rashin natsuwa yahanasu saka kayan dede, ga mama salmu acikin ɗakin taƙi fitowa daga ita se zane ɗaura gaba.. "innalillahi wa'innailaihi raji'un shine abinda ya fito daga bakin mama bintu, iyya hassi kuwa wuyan anty hawwa ta shaƙo tana faɗar ke dan ubanki mikukeyi aɗakinnan dukkanku acikin wannan tsohon faren? Tatambeta arikice gabanta na dukan tara tara. Mamansu ya balah kuwa kafesu kawai tayi da ido suda anty bilki tanamusu kallo kwaƙwab.. "bazakiyimun bayaniba Sena kasheki ahidannan iyee hawwa, mikuke aikatawa nace? Muryar iyya hassi ta hargitsa wurin gaya acikin dare. Kuka anty hawwa tasaki amma taƙi cewa komai.. Nlm Musa kuwa seda yayi kukan sosai kana yamiƙe yana share hawayenshi yace "hassi kidainamin ihu acikin gida yanzu darene tun baki taramin jama'aba, miye na tambayar abinda suka aikata baya gaya kina gani da idonki, yau takai takawo ƴaƴan cikina suna neman junansu hadda matata kuma acikin gidana, innalillahi wa'innailaihi raji'un, haƙiƙa zancen Allah baya faɗuwa ga ayanan ta bayya acikin gidana dukkanku kungani. Shiru yaɗanyi kafin yaɗago yana kallon iyya hassi yace "hassi kunyiwa Maryama ƙazafin neman maza har kuna ikirarin zata ɓata muku yara, Humm yau gashi yaran naku suna neman junansu Bama awajeba, abinda kukaso gani ga ƴar wani yau gashi akan ƴaƴanku kunso tozaltarda ita amma gaya yaƙare akan ƴaƴanku, kukane yaƙara kuɓuce Mishi cikin kukan yake faɗar "kunsaka nakireta a tsakiyar dare saboda makircinku yau ga ƴaƴanku nan na aikata abu mafi muni atsakiyar daren ya zakuce ayi dasu sukuwa? Ko baki Berufeba, ɗaya daga cikin samarin gidan yataso ƙeyar juwaira agaba dawani ƙanenshi yana faɗar "Abba basu kaɗai ba gasuwa fasiƙannan suma iskancinsu ne ya tadani daga bacci, yafaɗa yana turosu gaban Abba.. duka wurin kowa yayi tsit masu kuka nayi masu salati nayi. Abba kuwa bedamu dasu zubaida domin abinda ya gani da idonshi yafi wanda aka gaya Mishi rashin hankali...wlh kuncuceni kuncuci tarbiyar dana baku kun zalunci rayuwarku, kuma kisani kema salmu bani kikayiwa ba kanki kikayiwa kin tozaltarda kanki a idon ƙananun yara ƴaƴan mijinki dakika rena kamar ƴaƴanki yau sune abokan taɓewarki, wlh kuda Allah shine zesakamin wannan cin zarafin da kukayimun, yaƙarasa zancen yana ƙara fashewada matsanancin kuka. "Cikin baƙin cikin wannan al'amarin mama bintu tace"dan Allah mlm kayi haƙuri karkayi musu baki wannan abin kaɗai yafi baki Bala'i sabida hakan shima kawai ya'ishesu yanzu addu'a kawai zamuyi musu Allah ya shiryardasu, dagasu har uwar tasu, domin salmu bakiyiwa kanki Adilci ba, farin cikina ɗaya dayakasance a yau ɗinnan jidda batanan da tana gidannan taga wannan mummunan abu da kinkashe yarinya da ƙyrciyarta, kinyaga mata rigar mutunci, abu ɗaya zance Miki anan shine kiyi gaggawar tuba kinemi tafiyar uban giji akan wannan mummunan aikin. Sekuma tajuya gunsu iyya hassi dasuka zube akan ƙafafunsu suna rusar kukanda bayada anfani ayanzu, seda ta ƙare musu kallo kana tace "faɗar Allah ne da manzonsa, duk wanda tayiwa ɗan wata mummunar fata ko mummunar addu'a to tasani ko bakinta bazata rufeba mala'iku zasuce Amin walaka, idan mummunan firucine ma kayi zeƙare akanka ne, Abinda kukayiwa Maryama yau gashi tun ba'aje lahira ba Allah yasaka mata yanuna muku shine sarki kuma aje lahira yayi muku hisabi akan hakkinta, abinda kukaso akanta Allah yakareta kuma abun yadawo akan ƴaƴanku, Allah yaganarda masu hali irinnaku gaskiya kusan cewar tabbas (khama tudinu,tudanah) in Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama duk abinda kayi se anyima makamancin shi. Allah yasa mufi ƙarfin zukatanmu...tunda mama bintu tafara magana jikinsu yayi tabbas sun cutarda Maryama kuma sunso hakan akanta amma ga yadda Allah yayi nashi iko, atake suka fara neman tuba dafatar Allah yasa isseta tayafe musu harcikin ranta kamar yadda mahaifiyarta tace domin kuwa inbata yafe musuba sunsan tabbas basuga Komaiba.."kuwuce dakinku Allah yashiryeku dan alfarman Annabi. Muryar mama bintu tadoki kunnuwan yaran..cikin kuka suka zube gaban mahaifinsu da iyayensu mata suna hasu haƙuri tare da yimusu alƙawarin bazasu ƙara maimaita hakanba in sha Allah, domin sosai sukaji kunyar abinda suka aikata kuma jikinsu yayi mugun sanyi...mlm Musa kuwa ko kallon inda suke beyiba yace "abu ɗaya zan gaya muku duk wadda take da mijin aure tafitar dashi acikin satinnan harku mazan idan kuma bakuda zanbawa duk wanda naga dama sadakarku, alhmdllh haryanzu ina yiwa Allah godiya daya kasance bakece najeebullah yazaɓa hawwa'u dakin cuci yaron mutane kinkaimai gaibu agida ina me matuƙar tayashi murnar samun nagar tacciyar mace kamar Maryama...sudai basuce Komaiba se kuka. Mama Binta ce tace "mlm aure bazeyuba acikin satinnan kodai kabari Allah kawo musu mazajen tukkunnah ayi auren ko kuwa kabari suyi bara'a domin aure baze ɗauru agaresu yanzuba muddin auren mutunci za'ayi. Shiri yaɗanyi yana sauraren ta tabbas zancenta gaskiya ne babu zancen aure ga macen da tayi zina muddin batayi bara'a ba, nisawa yayi kana yace wlh iya bara'a zanbari kuyi agidannan amma bazan barku hallaka min gidaba,,,,sekuma yajuya ga mama salmu dake rakuɓe kamar muna fuka yace "kekuwa kije zaki gani domin Allah ne kawai ze iya zakamin abinda kimanin bawai mutunba sabida bawani hukunci dazeyi aiki agareki yawanke laifin zunubinki, babu duka babu zaki balle saki amma duk abinda kikayi Allah shine yasan yadda zeyi dake, yana gama faɗar hakan yawuce ɗakinshi cikin ƙunar rai. Itama mama bintu wucewarta tayi nata ɗakin aranta tana jinjina girman wannan al'amarin.....hakan aka barsu sukaɗai se iyayen nasu atsakar gidan suna rusar kukan danasani wanda bayada anfani, daga ƙarshe kuwa yakama gabanshi zuciya acunkushe😥 *ALLAH YASA MUFI KARFIN ZUKANTANMU ALLAH YABAMU IKON SOWA ƳAƳAN WASU ABINDA MUKA SOWA NAMU ALLAH YABAMU IKON YIWA DUK WANI MUSULMI FATAN ALHERI DA ADDU'A TAGARI ALFARMAN MUHAMMAD DA ALQUR'ANI* Washe gari misalin ƙarfe 11:00am kowa ya fito agidan amma banda isseta da mejo Ammi ta tambayi nazeer ko ina najeeb domin taga yakoro mata yaranta yariƙe mata ƴarta amma har yanzu basu fitoba.... Murmushi kawai nazeer yayi yace "zasu fito gwaggo ayi haƙuri. Ƙwafa tayi kana tace aizezo yasameni ne baze kara ganintaba balle yahana tafitowa cikin mutane yajira harseta koma gidanshi tukkunna....shidai nazeer murmushi kawai yakeyi Amma bece komai, hakan Ammi taƙaraci faɗanta harta dena...abu wasa wasa har azahar babu su mejo babu dalilinsu. Haka Hajiya Hannah tace aje akirasu akace basu buɗe ƙofa har akayi la'asar wuraren 5:00mp ne Alhaji abdussalam yadawo gidan, ananne yasamu Ammi bata zuhurta faɗa, yatambaya miyafaru aka gaya Mishi. Seyace to Allah dai yasa lafiya, Sapwan yace yagani imma basu buɗe ba yabuɗe dakin yaga miyahanasu fitowa Allah dai yasa lafiya...hakan kuwa akayi Sapwan yaje yayita nocking amma basu buɗeba sekawai yabuɗe yashiga, sedai abin mamaki wayam yagani bakowa a ɗakin cikin mamaki yafito yana tambayar ma aikatan gidan, ananne wani security yace wlh sunbar gidan tun ƙarfe 6:00am. Ido yawaro cikin mugun mamaki yazaro wayarshi yashiga kiran Layin mejo na Nigeria, aiko sega kiran yashiga, alokacin mejo da Isseta suna gidansu inda a Lagos inda isseta tafara zama suna kwance maƙale da juna sun gama shagalinsu cikin farin ciki da ƙaunar juna. Hannu yasaka yaɗauki wayar dake kan bedside ta ruri, yaɗaga ahankali tareda karata a kunnenshi yana mannawa isseta kiss a kunne, ƙanƙameshi tayi dasauri tareda faɗar "washhh yah najeeb nidai kaƙaramin uhm,uhm taƙarasa zancen cikin shagwaɓa. Shiko batareda yatankawa me kiranshi awayana yayi saurin ajiye wayar gefe, yace "ohhh my god sweet babyy Nima ban ƙoshiba wlh yafaɗa yana ƙara janyota jikinshi atake suka koma ruwa....da sauri Sapwan yajanye wayar akunnenshi yana dariya Aranshi yace "tab ɗijam waƴannan anyi jara babbu kullun suna maƙale da juna, da wannan mamakin yanufi cikin gidan inda yake sanarwar iyayen mejo fa yaɗauke matarshi sun gudu yanzu hakan suna Nigeria....ido duk suka wato har nazeer dake wurin, shikam Alhaji abdussalam dariya kawai tayi kana tace "to Maryama kema sekishirya komawa dakinki domin gobe Alhaji khamis zezo asabunta aurenku kibi mijinki.....shiru wurin ya ɗauka sosai anrasa mecewa komai se mamakin rashin kunyar najeeb sukeyi. Washe gari dasafe Abba yakira mejo yace zeje Niger idan yanazuwa yazo sutafi yaɗauko matarshi...buɗar bakinshi se cewa yayi "Abba kaje kawai Allah yatsare dominni naɗauko tawa saura kai ka ɗauko taka daga hakan yayanke wayar. Sororo Abba yayi yana kallon wayar kafin yasaki murmushi kawai ya girgiza kanshi, yarasa ina mejo yakoyi rashin kunya yaronda keda tsananin kunya amma yanzu san idonshi abuɗe suke. Hajiya umma kuwa gabaki ɗaya hankalinta atashe yake domin tayi kiran tsijuju harta gaji yaƙi zuwa, gaya Alhaji khamis har yanzu beyiwa kowa daga cikinsu zancen Maryama ba, ɗaya ɓangaren kuma bata samun nomber mejo tanimu, gaya wani irin feeling takeji akan najeeb kamar zatayi hauka abin duniya duk ya isheta tarasa yadda zatayi da rayuwarta........aɓangaren Alhaji khamis kuwa tuni yanufi Niger gun ɗauko matarsa. Kwananshi ɗaya washe garin na biyu aka ɗaura aurenshi da Ammi yaɗauko matarshi tare da jidda da halima tunda isseta tagudo tabarsu. Gombe Gidan su isseta kuwa gabaki ɗaya abin duniya ya ishe mama salmu tayi danasanin abinda ta aikata babu adadi tayi kuka harta gode Allah, Abba yajuya mata baya ko kallo bata isheshi ba, hakama matan gidan babu mesakawa da ita balle fiddawa duk wannan tsoron nata dasukeji takaice, mama bintu ce kawai ketemakawa wani lokacin tana ɗan kulata tare da yimata nasiha akan rayuwa....hakan yasa Takoma ga Allah kullun cikin neman tuba take da yafiyar uban gijinta....afannin ƴammatan gidan ma hakan abin yake domin babu ruwan kowa dasu gaba ɗaya rayuwa tayi musu ƙunci. Lagos Wai ina labarin mansura?? Mansura tun lokacinda tabar gidansu mejo mahaifinta yasakata kullin dole, bata fita ko ina har school acewar shi dama bada son ranshi tarayu ahannun Jamila ba, hakan yasa makonta biyu da koma gidan ya ɗaura mata aure da wani cousin brother ɗinta... alokacinda taji ɗaurin auren bata wani damuba domin da wannan kullin na bala'i Gara tarungumi auren tunda wanda takeso dai basamu zatayiba, ahakan aka tattara mansura aka kaita gidan mijin Kaduna state, babi mamsura yarufe semuce Allah ya bada zama lafiya.. Banana island Cikin sauri sauri yake takonshi har yafito harabar gidan, kaitsaye yanufi inda dandazon mutocinshi suke..dasauru garadan sojojin nan suka taso cikin sauri sauri suka buɗe mai mota yashiga, suna suka shiga nasu, Captain jameel yaja motar suka bar gidan cikin aza babban gudu,,,seda suka danyi nisa da tafiya kana mejo yaga sun nufi wata hanyar daban kamar bata inda suka dosaba cikin mamaki yace "miyasa za'abi nann? "Sorry Sr Hajiya umma ce takirani yanzu tace idan mufito musameta anan tana neman ka.. rass gaban mejo yafaɗi amma yadake bece komaiba gudun kar Captain jameel yagane wani abun......danugun sauri tafito daga bedroom ɗinta kamar zata tashi sama hakan tafito tsakiyar gidan tanufi get...cikin sauri su Captain Umar dake gadin gida sukabiyota suna faɗar "lafiya dai Madam? Amma ina kafin suzo harta fice daga get ɗin, koda suka ƙaraso suka suka fito farfajiyar gidan taɓacewa ganinsu sam basuga ko me Kamada ita ba kamar wata aljana...arikice Captain Umar yaɗauki waya yana kiran mejo amma bugun duniya yaƙi ɗagawa hakan yasa yanayarda kiran gun general Aliyu, yana ɗagawa cikin tashin hankali Captain Umar kegaya Mishi abinda ke faruwa...arazane yamiƙe tsaye yana faɗar whatt?...! Autar alheri ✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 6 Page 105 & 106 "What?? Tunyoshe tafita? Yatambaya cikin tashin hankali. "Yanzunnan sr kuma gashi munfito babu ita. Kukoma gidan kawai zanzo yafaɗa tare da yanke wayar.....mejo wani gidan gona suka nufa bayan Captain jameel yayi Perking shikaɗai yafito yace sujirashi yana zuwa kana yanufi cikin gidan danufin yiwa Hajiya umma gargaɗi taneda Mishi hakan bayaso,,,,sedai koda yashiga bakowa a Perlor hakan yasa yanufi cikin bedroom ɗin dake perlor, tura ƙofar yayi yashiga sedai Bega kowaba, ɗan tsaki yaja tare da juyawa zekoma kawai yaga anrufo ƙofar ɗakin, da mamaki yaɗago yana kallonta sedai cikin sauri ya kauda idonshi yana faɗar, innalillahi wa'innailaihi raji'un astagafurullah wa'stubu alaihi, saka makon mugun ganinda idonshi suka Mishi. Hajiya umma tsaye agabanshi tsirara tana kallonshi...ganin yadda yayi yasa tayi wani shi'umin murmushi kana tace "dana kadena wahalarda kanka my son domin kuwa yau dai seka lasawa mamanka jarumtarka tamori abinda ta rena, taƙarasa zancen tana tunkaroshi cikin sigar karuwanci domin taja hankalinshi gareta. Mejo kam tun lokacinda yayi ido huɗu da ita tunɓur haihuwar uwarta tanemi natsuwarshi yarasa wani irin abu yakeji nataso Mishi tun daga ƙasan zuciyarshi mekamada feeling ba feeling ba kunci ba kuncuba yama rasa awanne matsayi yarasa ɗora kanshi Tunkaroshi tayi cikin kissa da karuwanci tana wani shi'umin murmushi ganin takonta t Yakama kurciya a nata tunanin, hannunshi tariƙo tare da ɗorawa akan jagwal ɗin nonuwanta,,,, beƙarasa kaiwa ba tasaki wata irin raza nanniyar ƙara cikin azaba da ihu tana gan tsarewa, Sakamakon wata irin azaba dataji taratsa bayanta,,,,da sauri mejo dayayi mutuwar tsaye yajuya yana kallon minene abinda yasamu Hajiya ummar, itamadai juyawar tayi cikin tashin hankali tana kallon kominene hakan yadaketa me masifar zafi da azaba. Da jelar macijinta suka fara cin karo tana wani mirɗeta ta ɗaga ta sama tana shirin koma shauɗa mata ita akarona biyu...ido suka zaro atare suna kallon Isseta wanda azahiri dukkansu isseta suke gani amma a ba ɗini gimbiya mardeeya ce ajikinta. "Ido Hajiya umma tawaro tana kallon gimbiya mardeeya da fuskar isseta wadda ke watsa mata muguwar harara, cikin jin haushin ta tace"Jamila kinyi asara kin cuci kanki kin cuci rayuwarki kisani najeebullah yarigada yayi miki nisa tun lokacinda kika fidda maitarki akanshi kuma ina Miki albishir da cewar Maryama tana kan hanyar zuwa gidan mijinta sa'anan hukuma na nemanki akan miyagun aiyukanki, kinga ko a iya hakan aka tsaya Jamila munyi nasara akanki gimbiya laweesat da gimbiya mardeeya sunyi nasara akan mushirika kuma buɗararriyar bil adama, kisani natsaneki tun lokacin da nasan wacece ke banida burin daya wuce nakasheki kamar yadda nakashe abokin tsafin naki tsijuju domin narage ɓata iri acikin duniya amma bazan kashekiba ayanzu domin inason kigirbi abinda kika shuka dakanki duniya tagama yimiki Gwalo tukunnah kiga ƙarshenki ganin idonki....tunda gimbiya mardeeya tafara magana mejo yadawo hayyacinshi ananne yafahimci tabbas ba little mom ɗinshi bace maybe maah ce ko wadda general Aliyu kebashi labari..Itako Hajiya umma tunda taji kalaman gimbiya mardeeya tanemi natsuwarta tarasa babu abinda kemata yawo irin Maryama na hanyar zuwa gidan mijinta gimbiya laweesat tayi nasara akanta kuma gimbiya mardeeya takashe mata tsijuju hakanne yasa idan takirashi baya zuwa, kenan wata tunuwar asirintane yatsaya ina bazeyuba, tafaɗa abayyane tare da nufar hanyar barin bedroom ɗin agigice seda takai perlor tukkunnah tadawo neman suturar dazata saka domin sam tamanta da tsirara take, abaibaice tasaka kayan ko mayafi babu tafigi mota tafice daga gidan. Se alokacin gimbiya mardeeya ta kalli mejo kana tace "mardeeya ce ƙanwar maah ɗinku kayi sauri kaɗauki matarka kuje gidan Alhaji Khamis domin can Jamila tanufa Maryama kuma na kan hanya ayau komi ze warware amma fa idan kabari Jamila tagudu to tabbas za'akoma kamar bayane, tana gama faɗar hakan tazamewarta daga jikin isseta anan tazube ajikin mejo,,,,cikin sauri yaɗauketa yanufi motarshi batareda ma yatsaya bitakan tafarkaba...yana fitowa Captain jameel yataso cikin mamakin ganinshi da ita tunda yasan batare sukazoba gaya kuma Hajiya umma tafoto itama agigice, buɗe mishi motar kawai yayi yasakata cikin bada umurni yace muje gidan Abba yanzu, aiko cikin sauri Captain jameel yafigi motar sauran security ɗinsu suka mara musu baya. Suna isa gidan ko gama Perking Captain jameel beyiba mejo yaɗauko isseta suka fito tare da nufar cikin gidan, Hajiya mama ce da Munir zaune a perlor lokacinda Hajiya umma tashigo Karaye, hakan yasa duk suka bita da kallo basukai ga samun yin magana ba mejo yashigo ɗaukeda isseta. Cikin mamaki Hajiya mama ke kallon kamin su haɗa baki itada Munir wurin tambayar lafiya??? "lafiya mama ina Hajiya umma yatambaya yana kwantarda isseta akan doguwar kujera kusan Hajiya mama. Kafin tabashi amsa Sega Hajiya umma tafito wuri janjan kamar an Korita tanufi haryar barin perlor "inzaki kuma umma? Cewar mejo yana nufota...ka kalloshi batayiba tabuɗe ƙofar perlor domin abinda ke gabanta yanzu yafi gaban na mejo,,,tana buɗe ƙofar ana turota daga waje, cak tatsaya kafin tazaro idonta cikin mugun tashin hankali tace "Maryama seda kuwa kika dawo?? Tafaɗa arazane...Abba dake gaba kafin Ammi dasu jidda dukkansu da kallo sukabita cikin mamaki Abba yace "miye hakan Jamila? Lafiya kuwa? Kafin tabashi amsa suka shigo perlor har Ammi...cikin wani irin farin cikin dake fita tundaga zuciya Hajiya mama tace "anty Maryama kece? Alhaji dagaske dai anty Ce tadawo? Ashe dagaske Ummi keyi alhmdlmulillah Allah mun godema daka muna mana wannan ranar anty Maryama, se kawai tarungumi Ammi tana sakin kuka....cikin ƙarfin hali da soyayyar ƙanwar Tata Ammi tarugumeta back tana shafa bayanta ahanki tace "Safiyya kuka ya isa hakan kika kuka agaban ƴaƴanki uhnm bagani agabankiba haba ƴar ƙanwata....murmushi me haɗe da kuka Hajiya mama tayi tana goge hawayenta. Ammi tabuɗe baki zatayi magana kenan sukaji Muryar Hajiya umma cikin amo marar daɗin sauraro tana faɗar ""inaa wlh sam bazeyuba ƙarya kikeyi wlh keba Maryama bace ƙarya ne wlh Maryama bazata taɓa dawowaba har abada domin tsijuju bazemun ƙarya ba.....ɗib kowa yayi awurin cikin mugun mamaki suna kallonta kafin Abba yace "mikike nufi Jamila bangane ba Maryama bace bazata taɓa dawowaba? Kinsan wani abunne akan ɓatan Maryama dakike wannan magar?? Yatambeta cikin tuhuma. Aiko kamar wata zarriya tashiga faɗar "eh mana wlh ba Maryama bace wannan yaudarar ka ce zatayi Alhaji domin kuwa bakina dana tsijuju yagayamin cewar Maryama tatafi kenan bazata taɓa dawowaba sabida tsafin damukayi mata baze taɓa barin jikintaba cikin sauƙi tayaya za'ace tadawo nayarda? Taƙarasa zancen tana wani zazzare ido kamar zata dakesu...ahasale mejo yazaburo zeyi kanta sedai kafin yakai Munir yarigashi yariƙo hannunta cikin mugun baƙin cikin furucinta yace "umma mikike faɗa hakan wacece Maryama? Kedawaye kuka mata tsafi? Kuma mitayi muku? "Wata irin dariya tasaki kafin ta haɗe rai tamau tace "wai wannan itace Maryama kuma karyane ba itace bace domin Maryama dakaina nasaka mata layarda ta haukatarda ita, Bara kaji abinda tayimun. "Nida Maryama munraso tamkar tagwaye kuma Aminan juna munyi karatu tare munyi rayuwar budurcinmu tare dudda kasan cewar mahaifinta yafi nawa kuɗi amma hakan muke abotarmu,,,,kuma ina zuwa gidansu tana zuwa namu, tun lokacinda nagirma na mallaki hankalin kaina nakeson Khamis wato abbanku kuma Maryama da hakan domin kullun ina gaya mata irin son dana keyiwa Khamis kamar zan mutu. Wai kwatsam se Maryama tazo tana gayamin za'a ɗaura aurenta da Khamis inji abbanta kuma ita bazata iya bijirewa umurninshiba shiyasa take gayamin dan Allah nayi haƙuri idan inason yayanta abdussalam zatayi Mishi magana ya aureni bayan kuma tasan cewar abdussalam akwai wadda yakeso wato Hannah,, dudda naji baƙin jiƙin cikin wannan zancen nata amma Sena nuna mata ba komai kuma nayi mata fatan alkhairi sabida tama renamin hankali zuwamin da wannan zancen idan kuwa hakane babu amfanin nuna mata wata damuwar tunda wadda nake gaya mata tun abaya batayi anfaniba. Hakan nashige gaba akayi komai ba hidimar bikin Maryama dani daga gefe ɗaya kuma ina neman hanyar dazan ɗauki fansar abinda tayimun domin bazan taɓa barinta taci bulus ba wannan alkawarina ne...bayan auren Maryama da mako ukku Mahaɗu dawani boka tsijuju shine yayimun maganin Maryama, alokacinda tahaifi najeeb bada jimawaba yabani laya dana saka mata aƙasan gadonta kuma nazuba mata magani acikin abinsha...hakan yasa cikin dare tsijuju yasamu damar ƙarasa aikinshi ta hanyar kiran maryama wanda yasakata tashi tafita daga gidan babu shiri kuma bada sanin kowaba tabi duniya kuma yayi mun alkawarin bazata taɓa dawowaba muddin nabi sharuɗanshi. Bayan ɓatan Maryama nasaka tsijuju yayimun aikin akan khamis ya aureni domin naga abdussalam nason ya aura Mishi ƙanwar Maryama Safiyya...hakan akayi aurena dana Safiyya babu shiri. Muna zaune anan tsijuju yace Sena karɓi renon yaron Maryama wato najeeb tukkunna aikinmu zetafi yadda mukeso...amma nazo abdussalam yahana abanishi ahakan yasa mukayiwa Khamis aiki babu shiri yatattaramu mukabar Niger muka koma Nigeria daga nan nasaka Khamis yakarɓi najeeb yabani...sedai yadda yake nunawa yaron soyayya baze bari muyi komi yadda mukesoba, hakan yasa tsijuju yafitarwada Alhaji khamis najeeb arai sam yatsaneshi kuma muka hanashi zuwa Niger domin abdussalam zekawo muna cikas a aikinmu....bayan najeeb yacika shekaru 16 duniya tsijuju tabani wani abun danake Mishi anfani dashi wanda kesaka wannan masifaffen ciwon dayakeyi domin wannan ciwon nashi yana ƙara nisantashine daga Alhaji Khamis kuma yana nisanta Maryama daga garesu domin har izuwa wannan lokacin tsijuju yagayamin tana raye....sedai dudda kasan cewar nice silar cinwonda najeeb keyi amma inajin tausayinshi sosai domin tun yana Yaro ƙarami aka jarabeni da sha'awarshi muguwar sha'awa wadda tasa bana iya control kaina akanshi....dana gayawa tsijuju shine yabani maganin danake anfani dashi acikin duka kayan abincin gidannan domin ɗauke hankalin mutanen gidan daga kan abinda zefaru tsakanina da najeeb domin kuwa yace haɗuwata da najeeb ashimfiɗa ɗaya shine ze tabba tarda cikar burina, hakan yasa duk abinda zan yi Mishi bawanda zece komai...hakan yasa nake bibiyarshi har banɗaki batareda yasaniba kuma hakan yasa natsani ƴata mansura domin naga itama shitake hari, duk wannan abun bawanda yasani ko yakula se shigowar wannan tsinanniyar yarinyar cikin gidannan tashiga ruguzamin komai daga tsakanina da ɗana har da mutanen gidan nan tahanyar kwashe duka kayan abincin gidannan da magungunan danake anfani dasu takuma shiga tsakanina da najeeb datemakon wannan muna fukar gimbiya mardeeya, bayan takashemun tsijuju yanzu kuma duk wannan be isheta se a wani ce Maryama tadawo bayan tsijuju yace karba yadda tashigo gidannan wlh sam bazeyuba ƙaryane ƙaryanee wahallahi, tafaɗa cikin ƙara ji ɗaga murya wadda kenuni dacewar tarigada ta haukace....! Autar alheri ✍️ Autar alheri ✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 6 Page 107 & 108 "Gabaki ɗaya mutuwar tsaye mejo da Munir sukayi harmada sajad, Abba kam ba'amagana,,,yayinda Ammi da Hajiya mama keta rusar kukan takaicin zamada maƙiyinka batareda kasaniba. "Yanzu Jamila dama kece sanadin haukana? Dama kece sanadin danabar gida nabar yarona jinjiri? Nabar mijina dangina dakomai nawa? Mina aikata agareki hakan Jamila tun zamanada dake? Alokacinda ake zancen aurena da abban jazlan dakin gayamin har izuwa wannan lokacin kinason Jamila mize hana ya auremu dukanmu? Amma sekika nuna bakomai sabida mugun nufi, yanzu jalima har kika reni ɗana dawata mummunar manufa? Jalima kike sha'awar ɗan cikina wanda koba kece kika renishiba bazanyi tunanin hakan agarekiba, kilalatamin rayuwar yaro why jalima why please?? Ammi taƙarasa zancen tana koma sakin sabon kuka....Abba kam dajikinshi yarigada yayi sanyi cikin ƙarfin hali yazo gabanta kamar ze shiga jikinta yace "jalima, shiru bata amsa Mishi ba, ƙara kiranta yayi akaro na ukku kana tace"jalima kika sakawa yarona ciwon wanda ke gabda kaishi lahira kuma kina hanani tausaya masa kana kuma kinuna cewar kinfi kowa jin tausayinsa bayan kece silar komai, duk ina soyayyar dakikeyiwa najeeb Jamila? Da har zakiyi ƙoƙarin cutar dashi jalima miyasa hakan mimuka Miki dazafi hakan? Yatambaya idonshi na cika da ƙwallah....cikin takaici Hajiya umma tace bantaɓa son najeeb ba dededa ƙwayar azzara acikin raina sedai sha'awa, bantaɓa yimishi kallo ɗa ba sedai farka shiyasa bantaɓa yimishi addu'a ba balle fatan nasara, akulle idan yacemun tafita kozeyi tafiya iya kacina dashi sekadawo yaron umma,,,amma ita wannan munafukar hadda wani kinibibin yimasa addu'a bayan kuma addu'ar ki bazata ƙareshi dakomai domin bazata hanashi shiga farko naba, seka bani jarumtarka najeeb najika acikina shine cikar burina shine mafalkina zoka lasamun zumarka najeeb zokabani zo kacin...dasauri Munir yatoshe mata baki ciki kukan me nunida tsantsar bakin cikin dayake ciki nasamun mujirimar uwa irin Hajiya umma yace "sedai bakin cikin rashin samun yah najeeb amatsayin namiji agareki yakasheki umma yah najeeb baze taɓa aikata fasiƙanciba ko a gun wata daban balle ke dayake yiwa kallon uwa mahaifiya idan dai har wannan shine zezamo ajalinki to muna jira kiƙarasa cikawa semuje musadaki da mahaliccinku keda wa'yanda kika zalunta shine yasan abinda ya dace dake, kincucemu umma kin tozaltardamu kin wulakanta muna rayuwa umma najima ina zargin wani abu akanki tun lokacinda kike yawan yiwa yah najeeb wasu abubuwan dakuma yadda kika nuna kishinki ƙarara akan anty Maryam wannan yasa naƙara zarginki segaya kuma hasashena yazama gaskiya kinbar mana tabo umma kinbar mana Miki da dafi azuciya wanda zayataɓa goguwaba kincucemu umma kin cucirayurm...cikin sauri mejo yajanyo jikinshi tare da rungumeshi suna sakin kuka atare memugun tada hankali, dasauri sajad yazo yarungumesu duka shima yana sakin nashi kukan....kowa yayi tsitt awurin se sautin kukansu kawai ketashi. Dasauri general Aliyu dayashigo gidan tun ɗazu yana kallon wannan badaƙalar yariƙe Hajiya umma yana faɗar "subhanallah please umma kitsaya Dan Allah, domin iya kacin gaskiyar ta nema takeyi ta yaga kayan jikinta....dukkansu juyowa sukayi suna kallon yadda yake kokawa da ita amma ba wanda yayi yunƙurin tayashi. Cikin marairaice fuska yace "please mejo kutayi mutafi da ita domin nemanta ma akeyi a office nazo zan kiraka bagayama cewar mejo tanimu yayi bayanin wacece Hajiya jamila domin bakowa bace face Hajiya umma ina tunanin yadda zan tareka da wannan zancen ne Captain Umar yakirani yana gayamin little mom tafita yanzu yaduba begantaba,,,shine fa naje gidan bansameta ba nazo nan koda nan tayo segaya kuma nasameku anan duka gakuma wannan rikitaccen al'amarin dan Allah kutayani muje da ita kartayi tsirara anan, yaƙarasa zancen cikin takaici shima.....ƙwallah Abba yashare a idonshi kana yace "wato wancin tsafi dabin bokaye har ta addanci kikeyi Jamila ? Innalillahi wa'innailaihi raji'un Allahumma ajirni fi musibatih wa'ahaliqni Khairan minhaa. Kinrigada kingama yimana tabo Jamila sedai kije zakiga abinki, sajad kuje da ita, cewar Abba. "A'a kudakata karku fita da ita agidan domin zatayi muku tonon sililine kawai kurufeta awani ɗakin tukkunnah har zuwa wani lokacin....dukkanku juyawa sukayi suna kallon me magana, Umaima ce tsaye abakin ƙofar shigowa ɗakin, kafin wani yayi magana halima tace "Umaima tafaɗa cikin zumuɗin ganinta, hakan yasa isseta data farka tunɗazu takaicin Hajiya umma yahanata tashi yasata miƙewa yanzu itama tana kallon Umaima da halima tanufa. "Wacece wannan? cewar Abba. "Umaima ce ƙawar maah ɗin su Maryama Ammi tafaɗa tunda ita tasan Umaima tun a Gombe gidansu halima. "Da mamaki yace wacce maah kuma wacece ? Kuma miyasa ita wannan ɗin shigowa cikin zancenmu kaitsaye dami tazo?? Isseta tabuɗe baki zatayi magana kenan Umaima tarigata ta hanyar faɗar"yishiru Maryama ƴar Maryama shalelen gimbiya laweesat wannan bayanin nikaina banawa bane barasu daga bakin jiga jigan abin tafaɗa tana nuna bakin ƙofar inda gimbiya mardeeya tashigo cikin shigar bil adama ashe kamarta ɗaya sak da gimbiya laweesat dan bata yawan bayyana ne a shigarta yasa ba'sfahim hakan. Fuskarnan Tata aɗan kame babu yabo babu fallasa, murmushi Umaima tayi aranta tace mehali baya fasawa gimbiya mardeeya. "Maaah halima tafaɗa cikin zumuɗi, aɗan kaikace ta kalli halima sedai batace komaiba. Itakam isseta batayi maganaba domin tagano ba maah ɗinta bace sedai Batasan ko wacece ba amma dudda hakan bataji tsorontaba...sukuwa duka mutanen dake perlor kallonta kawai sukeyi anrasa wanda zeji magana, ahankali tabuɗe baki cikin muryarta me furgita ƴan maza tace "ba maah ɗinku bace gimbiya mardeeya ce kanwarta. Tunkafin tarufe baki general Aliyu yawani zaro ido tareda dafekai besan lokacinda yace "maciya ba domin bemanta haɗuwarsu agidan mejo ba.... dukkansu kallonshi sukayi har ita amma batace Mishi Komaiba. Magana taci gaba dayi "nibazance Komaiba domin magana abakin me ita tafi daɗi kufito bakin swimming pool ɗinku gimbiya laweesat najiranku, tana gama faɗar hakan takama hanyar fita, cikin sauri isseta tabi bayanta hakama mejo da halima...Ammi kuwa kallon general Aliyu tayi kafin tayi magana Abba yace Aliyu kurufeta a ɗaki kaida sajad kusamemu a swimming ɗin...to Abba yafaɗa kana suka nufi bedroom ɗin dazasu rufe Hajiya umma aciki tanata ihun se mejo yazo yakwanta da ita, Abin takaici. Abakin swimming pool ɗin suka samu Hajiya Hannah da Alhaji abdussalam mama bintu...cikin mamaki Alhaji abdussalam yace "au Alhaji khamis dama baku tafiba?? Shima Abba da mamaki yace"kamarya bamu tafiba bayan gamu a Nigeria kainedai zan tambaya dama tare mukazo? Kafin wani yaƙara yin magana gimbiya mardeeya tace nice nan nakawosu, sabida hakan kunutsu. Tsit kowa yayi awurin amma banda isseta da gabaki ɗaya hankalinta na kan inda Ataga maah ɗinta. Wani irin rugugi swimming ɗin suka farayi dama wurin babba be kamar wani Teku hakan aka yi shi... dukkanku kallon ruwan sukeyi cikin tsoro da mamaki yayinda isseta da halima suka washe baki domin sunsan alamar bayyanar maah ɗinsu ce....aiko basu gama tinaniba jelar kefinta ta bayyana shirgegen kifi asaman duk seda yakusa cinye rabin su, kafin tabayyana gabaki ɗayanta fuskartata ɗaukeda lallausan murmushi kamar yadda tasaba...amugun razane wasu daga cikinsu sukaja baya zasu arce sedai tozali dasukayi da gimbiya mardeeya tazama wata irin ƙatuwar macijiya amma daga samanta tana anan a yadda take yasakasu haɗiye wasu miyagun yawu cikin mugun tashin hankali da tsoro.. isseta kuwa tuni takai inda maah take har acikin. Ruwan tarungumeta ciki matsanancin farin cikin ganinta..shafa kanta tayi kana tace "wai yoshe Maryama ƴar Maryama zata girma ne kose jikar Maryama ko jikinta sunzo duniya tukkunnah? Tafaɗa cikin sigar tsokana tana mannawa isseta kiss a goshi, kana ta ɗago tana karewa mutanen wurin kallo kafin tamayarda dubanta ga gimbiya mardeeya "Miye hakan mardeeya zaki razanasune?? Cewar maaah...baki gimbiya mardeeya ta ɗan taɓe kana tace "ko ɗaya zasu gudune sanida ganinki batareda munyi abinda yakawomuba kuma idan razanarwane kece ai kika fara Kinwani zo kamar zaki tada gidan daruwa... murmushi kawai gimbiya laweesat tayi kana tace "assalamualaikum jama'a dan Allah kunutsu magana mukazo muyi daku ba'abinda zamuyi muku domin muma Musulmai ne bazamu iya cutarda kowaba se wanda yacuci kanshi, taƙarasa zancen da alamar roƙo. Cikin sauri isseta tace "Ammi maah ɗitace fa wadda tabaki magani mama bintu maah ce wadda nazauna wurinta alokacinda Abba ya koreni...se lokacin suka san saki jikinsu...cikin sakin fuska Ammi tace Masha Allah tabba Maryama da halima suna bani labarinki ashe Allah yayi zanganki baiwar Allah ngd sosai da ɗawainiyar ki akan ahalinmu Allah yabiyaki da aljana..Ameen ya Allah. "Maah Kinga little mom kinshareniko? Cewar mejo idonshi na cika da ƙwallah... murmushi tayi kana tamiƙa Mishi hanninta alamar yazo...bamusu kuwa yasaka hannushi anata. "Najeebullah tafaɗi sunanshi tare da shafa kanshi. "Na'am maah. "Yayane yaron maah? Tatambaya domin tasan izuwa yanzu zuciyarshi atunkushe take da ƙunci amma idan yasamu yayi magana abin ze ɗan faɗa Mishi. "Maah naganota Maah duka zancenka gaskiya ne tabbas nagano wannan yarinyar kuma na tabbatar bazata taɓa barinaba kamar yadda kika faɗa kuma tadawomin da giɓin dana rasa arayuwata wato mahaifiya gashi kuma ta hanani ita duka kamar yadda kika faɗa itama taba duƙarta, Maah ashe dama little mom ce wannan yarinyar dake bani kariya a mafalki amma kikaƙi gayamin sedai kika bani ita? Ashe dama Hajiya umma itace keson ta hallakani itace cikin mace ta huɗu bayan yayun little mom? Maah wai Hajiya umma keson nayi lalata da ita? Wai itace ke leƙani abayi idan ina wanka wai itace keson nayi ma'amala da ita tamkar little mom Maah miyasa rayuwata tazo ahakan? Miyasa baki gayaminba tun farko na ƙauracewa wannan matar? Miyasa baki gayamin cewar ba ita bace mahaifiyata ba? Miyasa duk kika ɓoye mun wannan abun?? Yaƙarasa zancen yana sakin wani sabon kuka. Kanshi gimbiya laweesat tashafa cikin rarrashi tace "ya isa najeebullah kayi haƙuri da yadda ƙaddara tazoma hakan Allah ya tsara ba abinda ze canjata, awancan gaya maka wacece jalima da aikinta ko abinda ke hannun Maryama duk bashida anfani sabida zaka kalli abinne a hagunce shiyasa nace ma kayi haƙuri komai Lokacine ze bayyana makashi zaka Ganshi da idonka kuma gaya kagani. Ɗan shiru tayi tana kallon mutanen wurin kana tacigabada da faɗar "yanzu ba kuka yadace kayiba godewa Allah ya dace kayi, mahaifiyarka ta bayyana agareka Hajiya jalima batasamu nasarar abinda takesoba akanka, yarinyar dakakeda burin mallaka tazama mallakika kaga kuwa ai addu'a yadace kayi da godiya ga Allah bawai kukaba...sekuma ta ɗago tana kallon mutanen dake wurin wanda suka maidasu kamar tv, murmushi tayi kana tace Bara dai nafara gabatar muku da kaina domin nasan shine abinda kukafi ƙaguwa kusani ayanzu. "Sunana gimbiya laweesat taredani akwai ƙanwata gimbiya mardeeya gakuma ƙawata Umaima, Bara kuji yadda akayi nashigo rayuwar ahalinku...anan gimbiya laweesat tafara basu labarin tun farkon lokacinda mlm Mahaifin mama bintu yafara nemota akan aikin Hajiya Hannah hartayiwa Hajiya Hannah magani da yadda tarinƙa bibiyar rayuwar Hajiya Hannah har izuwa inda Takoma bibiyar isseta dakuma yadda akayi tasaka isseta nemawa Ammi magani harkawo lokacinda mlm Musa yakori isseta da lokacinda ta haɗa ta da nejo, har akazo inda gimbiya mardeeya tafara maidawa Hajiya jamila martanin abinda take yi dakuma lalata duk wani mugun aikinta tun lokacinda taraba mejo da ciwon data turo Mishi har inda ta kashe tsijuju harkawo yanzu da komai ya bayyana, seda takai ƙarshe kana tanisa tace kunji yadda akayi gimbiya laweesat da sister's ɗinta suka shigo rayuwar ahalinku. Aitunda maaah tafara magana Ammi Hajiya Hannah Hajiya mama ke kuka wiwi hadda mama bintu,,,,su isseta da halima jidda Ummi kuwa duk ba'azancensu domin kuka sukeyi kamar wa'yanda ake zarewa rayuwa... Alhaji abdussalam da Alhaji Khamis ma kukan sukeyi hakama mejo da general Aliyu...gabaki ɗaya kowa kuka yake yi suna tunanin wannan ifta'in daketa faruwa acikin ahalinsu daga gefe ɗaya kuma suna godiya ga Allah daya turo wasu daga cikin bayinsa suke temakonsu akan abinda basu isa suma sandashi ba balle suyi ƙoƙarin yin maganinshi...sosai suka bawa gimbiya laweesat da Umaima tausayi dudda gimbiya mardeeya da bata cika damuwa da abubuwa ba awannan karon seda ta tausaya musu, daƙyar gimbiya laweesat ta rarrashesu cikin kalamanta masu sanyaya zuciya...bayan duk sun natsune tashiga yimusu nasiha meratsa zuciya akan rayuwa da abinda ke cikinta kana ta gaya musu bazasu bar rayuwarsu sunatare akoda yaushe domin sun rigada sunzama ƴan uwan juna....sosai su Abba suka shiga yimusu godiya dukkansu cikin soyayyar bayin Allah da Allah ya saka musu azuciarsu lokaci ɗaya....isseta kuwa cikin sanyi jiki tasaki Maah tare da nufar gimbiya mardeeya dake naɗe amacijiyarta..tana zuwa bata tsaya komaiba tafaɗa jikinta tare da rungumeta sosai tana sauke numfashi..se ayanzu gimbiya mardeeya tayi murmushi ganin isseta bataji tsorontaba se abin ya birgeta tashiga shafa bayanta, ahankali tace "i love You momma, tafaɗa tana ƙara ƙanƙame ta ajikinta... Murmushin gimbiya mardeeya yafaɗaɗa yau isseta takirata da uwa, cikin jin daɗi tace "i love You more ƴar lelen anty lawee, tafaɗa cikin barkwanci. "Nifa momma? Tatsinkayo Muryar mejo najeeb... murmushi taƙarayi kana tace "i love You yaron Maryama kuma mijin Maryama ɗan gaban goshin gimbiya laweesat shalelen Hajiya Hannah da abdussalam. Wani irin daɗi ne yarufe mejo wanda yakusan mantar dashi damuwarda yake ciki....duka mutanen wurin seda sukayi dariya, cikin nishaɗi Umaima tashafa kan Munir wanda kallo ɗaya zaka Mishi kasan cewar yana cikin kunci..aiko se yaji kamar ancire Mishi ƙaya azuciya, yasaki jikinshi aka cigaba da fira...sosai su gimbiya laweesat suka jima awurin suna tattaunawa akan rayuwa da abinda yashafeta kafin suyi musu sallama suka tafi cikeda kewar juna. Bayan tafiyarsu Abba yasaka General Aliyu ɗauke Hajiya umma akaita gidan ma haukata sedai suna buɗe ɗakin tabankesu tare da kwasar akuge tana ihu tana wlh seya cuta itabaza yardaba seya kwanta da ita tanayi tana tura hannunta gaba gareta,,,dagudun gaske suka dafa mata sedai kafin su risketa tuni ta ɓacewa ganinsu, hakan sukayi bulayin nemanta suka gaji doli suka dawo gida. Bayan mako biyu... acikin wannan makon biyu sosai wannan ahalin sukayi jimamin abinda ya faru dasu daga ƙarshe kowa ya watsarda abin tunda Allah yakawo musu shauƙinshi, acikin wannan lokacin ne akayi neman auren general Aliyu da halima haka mutanen Niger sukazo nemawa general Faruk auren Ummi aka nemawa nazeer auren mufeedah hadda Alhaji abdussalam hakan yasa aka wuce Gombe aka nemawa Sapwan auren zubaida agidansu isseta, daganan aka tsayar da rana wata ukku masu zuwa...awannan lukacin gidansu isseta yakoma kamar inda ake zaman makoki domin kuwa kowa yayi karatun ta nutsu, tsaida wannan ranar ne yasa mlm Musa cewar su anty hawwa sufitarda miji domin aranarda za'ayi auren zubaida aranar suma ze ɗaura musu aure da koma waye....jidda koda tadawo gida taga gidan ya canja bawanda yayi yunƙurin gaya mata abinda ya faru dubada mahaifiyarta ce tayi wannan aika aikan. A Lagos kuwa sosai ake zaune lafiya cikin farin ciki da ƙaunar juna tsakanin Ammi da mama,,,,hakama yaransu kamar ba wani abinda ya faru har auta siyana dabatasan abinda yafaruba kuma bata tambayi mahaifiyar tataba fidda cewar bata gantaba Allah yashafe mata abin aranta....Munir ne ma wani lokacin abin ke ɗan taɓashi domin yana masifar jin kunyar mejo najeeb da Ammi...fahimtar hakan yasa Ammi sakashi ajikinta tamkar itace ta haifeshi tana ƙoƙarin kwantar masa da hankali domin karya saka abin Aranshi....hakama mejo sosai ake sakashi ajikinshi fiyeda yadda yake yi ada.... Isseta kuwa kusan kullun tana gidan Abba se mejo yayi da dagake takebinshi gida ko in jarabar Tata tashi domin abin har mamaki yake bawa mejo...yau ma kamar kullun suna zaune a perlor gidan Abba dukkansu Itako tana kwance tayi matashin kai da cinyar Ammi, ta kalli Ummi tace "please Ummi wai akwai garin rogo gidannan? "Garin Togo kuma cewar Hajiya mama? "Eh mama wlh teba nake sha'awarci se muje muyi. Ikon Allah lallai kam babu garin rogo agidannan sedai anemo miki. "Hhhh barana siyo mata Ammi ai inaga cin garin rogon namune mune sila Munir yafaɗa cikin nishaɗi domin shi yajima yana yimata kallon me ciki, kuma dama ba kunyace dashiba, dariya mutanen perlor sukayi,,,,shiko Munir yamiƙe yafice.....ko minti 40 beyi da fitaba yadawo ɗaukeda manyan ledojo da kayan ƙwalam bayan garin rogon...aiko tashiga buɗewa agwaima ce da mango se samiyan birai se kayan chocolate masu shegen yawa acikin...cikin farin ciki yashuga wankin agwaima tanasha kamar wata zarriya...Itako Ummi taɗauki garin rogon tanufi kitchen domin tayi mata tebar...! Autar alheri ✍️🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 MM _ NN Book 6 Page 109 & 110 "Ikon Allah 🤔 cewar Hajiya mama,,,,dariya sajad yayi kana yace anty nazo kisammin please.."ɗagowa tayi tana hararshi kana tace tab ɗijam baka siyominba kuma ka karɓe nawa, aikuwa bazan bakaba. Tofa anty abun hadda rowa? "Eh ɗin, kafin tarufe bakinta tafigi agwalimar dake gefenta, ihu tabuga tana faɗar Ammi kinganshi ko Allah seka bani abuna. "What happened my little mom? Waya taɓaki, cewar mejo da shigowarshi kenan yaji ihunta...dukkansu da kallo suka bishi, Itako cikin taɓara tamiƙe tare da nufar shi,,,cikin sauri yatarota tafaɗo jikinshi, "minene sweet life waya taɓa ki? Yatambaya aɗan rikice domin kuwa duk abinda zasuyi agaban kowa suke yin abinsu babu ko kunya...baki tatura gaba kana tanuna Mishi sajad dake zaune kamar yadda yara keyi...dakallo yabi sajad kafin yace mata minene? Ganin sajad ɗin na dariya gaya kuma duk su mama na wurin da babu abinda ze habashi ɗan lallasa sajad ɗin. "Bashi bane yakarɓe min agwalima da Munir yasiyomin yanzu.. "to akanme ze karɓe Miki? Kyaleshi muje gida nasiya Miki wani tunda yazama ƙaton banza me karɓe abin little mom, yafaɗa yana hara rar sajad. "Kai sajad Allah zan saɓa maka bata abunta kajiko aikoma minene babyn ku ne yasakata yinshi amma kazo kana sakata kuka, Hajiya mama tafaɗa tana dungurewa sajad kai...ido suka waro daga sajad ɗin har mejo da ita isseta, cikin mamaki mejo kebin isseta da kallo, shiko sajad cikin zumuɗi yace "kai haba mama juna biyu ne da anty? "Sosaima kuwa ko kuma tantama ne? Zeyi magana kenan sega ummi tafito riƙeda plate ɗin data zubo mata teba, ci kin sauri ta karɓa kamar mayya tazauna tare da zazzaga yaji tahauci babuji babu gani...dukkansu baki suka saki suna kallonta cikin mamaki musamman mejo,,,,Seyanzu wasu abubuwa datakeyi suka dawo Mishi akai, kamar irin yawan son sex kuma idan anyi tariƙa zazzaɓi yawan maƙale mishi, ci wancan tarkacen ci wannan duk tabi ta yamutsa kanta gakuma ƙiba datayi kamar zata fashe, ajiyar zuciya yasauke tare da sakin wani shi'umin murmushi farin ciki batareda yace Komaiba yazauna yana jiran tagama cin tebar sutafi....seda tagama ci tukunnah Ummi takoma saka mata wata a kula tukunnah suka tafi sajad da Munir se tsokanarta sukeyi, suna fita memakon yawuce da ita gida sekawai yawuce asibiti gun Dr ziyad, bayani yayi mishi na abinda yakeso cikinko ƙanƙanin lokaci akayi komai aka gama inda aka tabbatar mishi da tana ɗauke da ciki natsawon wata biyu da sati ɗaya...cikin farin ciki yashiga yiwa Dr ziyad godiya Aranshi yana tunanin kenan tun zuwan Farko ƙwallonshi yashige raga🤩 ahakan yaɗauke ta suka tafi gida...tundaga wannan lokacin yalunka kulawarda yake bawa isseta sex ko se idan tace tagaji kullun suna maƙale da juna kamar wani yace ze rabasu....hakama su Hajiya mama da Ummi tasu kulawar ta musamman ce da Alhaji Khamis, alokacinda labarin cikin isseta ya riski mutanen Niger Hajiya Hannah kamar tazuba ruwa aƙasa tasha dan murna, hakan rayuwa taji gabada tafiya acikin wannan ahalin cikin farin ciki da ƙaunar juna, kamar ba wani abun daya taɓa faruwa acikinsu. Bayan wata ukku. Wanda yayi dede da cikar wata shida ga cikin isseta kuma dede da lokacin aurensu general Aliyu da general Faruk...shirye shiryen biki akeyi akowane fanni daga Niger har Nigeria da Gombe. Gibdusu isseta kuwa tuni anty bilki tasamu wani saurayi agarin yazo yana sonta yanzu dashine za'adaura aurenta..Anty hawwa kuwa bata samuba kullun cikin fargaba take akan hukuncin da abbansu ze ɗauka akanta gaya saura kwana biyu duka ɗaurin auren, duk tazama wata iri kuma iya gwargwado sun nutsu dukkansu yaran gidan hakama mama salmu kullum cikin istigifari take da neman yafiyar uban giji dakuma mlm Musa tayi nadamar abinda ta aikata babu adadi. Afannin angaye kuwa kullun suna busy har general Faruk yatare Nigeria hakama su nazeer da Safwan duk suna gidan Abban mejo gun Ammi wato gwaggonsu..su mejo anzama busy koganinshi wahala yakewa isseta,,,gaya itama ba abayaba domin kuwa itace agun halima itace Ummi itace mufeedah kullun tana hanyar zuwa Gombe da gidansu General Aliyu, daga ƙarshe dai Ammi tasaka aka ɗauko duka Ameenen suka tare gidan isseta acan aka kai musu megyaran jiki ciki da waje, hakan yayiwa isseta sauƙin yawo kodan tsohon cikinta. Tofa rana bata ƙarya akace sedai uwar ɗiya taji kunya ayau assabar ne dubbannin mutane suka sheda ɗaurin auren general Aliyu Abubakar Gombe da halima mukhtar Gombe, general Faruk Yusuf maraɗi da Maryama Khamis sahabi(Ummi) se nazeer abdussalam Idris maraɗi da mufeedah Abubakar Gombe, dukkansu a babban masallacin juma'a dake cikin unguwar banana island acikin garin Lagos, semuce Allah yabada zama lafiya...daganan suka wuce Gombe inda aka ɗaura auren zubaida Musa Gombe da Sapwan abdussalam Idris maraɗi....bayan angama wannan gagarumin ɗaurin aurenne kana aka daura na anty bilki da saurayinta haka aka daurawa su yah balah da hafizu suma da wasu cousin sisters ɗinsu daga ƙarshe aka ɗaura na anty hawwa da megari, abinda yabawa kowa mamaki kenan domin megari yakusan haihuwar mlm Musa ma...daganan taro yawatse inda suka ɗauki zubaida zuwa Lagos domin daga can zasu wuce Niger ɗin. Acan gidan Abba kuwa sosai jama'a suka cika babu Masoka tsinke se hidima akeyi babu kama hannun yaro su isseta ƙirjin biki se shige da fice akeyi, ana dawowa daga ɗaurin auren aka shirya Ummi da mufeedah dakuma zubaida zuwa kaisu gidan mazajensu dake Niger,,,sunsha kuka harsun gaji da haka aka tattara su zuwa Niger tare da rakkiyar su isseta da mejo, Itako halima aka kaita gidanta dake kusan na isseta acikin banana island... ƴan kai Amare kwanansu ɗaya a Niger suka dawo Alhaji abdussalam yayi farin ciki sosai daganin tilon ƴar tashi da tsohon cikinta abin gwanin sha'awa...suna dawowa suka wuce gidansu. Jama'a fa yau general Aliyu ya angwance yaji abinda mejo keji yana ihu yau kam shima gaya yanayi babu ƙaƙƙautawa hardasu kuka da sambatu, halima tasha yabo da sanya albarka sedai kuma tasha uƙubarta agun jarimin mijin nata, sedai muce Allah ya bada zama lafiya amarya da ango. Bayan wata ukku Awannan lukacin cikin isseta yashigo watan haihuwa yayi girma sosai yanzu ko kusanta bataso mejo yazo...yau Laraba misalin ƙarfe 11 nadare, kwance take akan ƙirjinshi amma se murƙususu takeyi sabida azaba gabaki ɗaya tajiƙe sharkaf da gumi amma takasa gayawa mejo sabida bataso ta tadashi daga bacci, seda gumin datakeyi yatadashi, arazane yamiƙe ganin duk sunjiƙe sharkaf dagashi har ita, cikin tashin hankali ya kunna fitilar ɗakin yana faɗar "lafiya kuwa sweet life mine...beƙarasa ba sabida ganin isseta na nishi da ƙarfin Allah kamar zata fitoda hanjinta, ido yawaro kafin yamiƙe agigice yasun gumeta yafito daga bedroom ɗin seda yazo perlor yaga babu kayan kirki ajikinsu dukkansu hakan yasa ya ajiyeta tukkunna yajuya yaɗauko mata hijab sedai koda yadawo aikin gama yagama domin kuwa har kan yaro yadanno...cikin mugun giɗima tashin hankali ruɗu da duk suka rufeshi saka makon betaɓa ganin haihuwaba se yau, baki narawa yake maimaita sunan Allah yana neman ɗauki daga gareshi, itama hakan, cikin iyawar Allah da buwayarsa Sega yaro santa lele ya faɗo yana tsadara ihu gwanin sha'awa. Hakan yasa mejo ƙara waro blue eyes ɗinshi yana kallon kyakkyawan yaron dake kwance acikin ƙazantar haihuwa yana tsandara ihu, jikinshi har rawa yakeyi yana furta "alhmdlmulillah alhmdlmulillah alhmdlmulillah kafin yace little mom yazanyi dashi?? "Agalabaice isseta tace "nima bansaniba yayana...ya salam barana kura Dr ziyad hakan yazaro waya yakirashi aiko ko minti 10 ba'ayiba Sega wata malamar asibiti tazo gidan abisa umurnin Dr ziyad,,,tana zuwa dole mejo yabata wuri tashiga gyara jijirin da mamanshi....shiko yafito asukwane yanufi gidan General Aliyu, cikin mamaki general yafiro ganin mejo acikin dare,,,aitunda yaji abinda ke faruwa ya shiga murna dayiwa Allah godiya sunzama iyaye suma, haka halima tafito cikin farin ciki tanufi gidan isseta,,,suka haɗu itada wannan matar suka gyara isseta da babynta abin gwanin sha'awa Seda suka gama gyara komai Kana suka kirasu mejo,,,cikin zumuɗi sukashigo perlor angyarashi tsab kamar ba'a haihu ananba, halima ce taɗauko yaron tabawa mejo,,,cikin tsananin farin cikin yake kallon ɗan nashi me tsananin kama dashi kamar antsaga kara, addu'a yayiwa yaron sosai kana yamiƙawa general Aliyu yaron shiko yanufi little mom ɗinshi dake zaune gefe tana kallonsu....yana zuwa betsaya kamaiba yarun gumeta tsam ajikinshi yana sauke ajiyar zuciya "alhmdlmulillah thank you so very much my sweet life my everything haƙiƙa ke alkhairice agareni Maryam kinbani farin cikin dabazan iya bawa kainaba kin haskaka mini rayuwata kin tsamoni daga hallaka kuma kinmayemun gurbinta da sawabar rayuwa, inasonki matata kuma abin alfaharina inamiki sonda bantaɓa yiwa Komaiba aduniya daga Allah da Manzonsa se iyayena sukemu Maryamata i love You more sweet sis sweet life sweet 🤭sekuma yarufe baki yana dariya...itama rungumeshi tayi sosai ajikinta tana faɗar "baki baze iya furta kalmar sanda nakemaba yah najeeb ido bazasu iya nunawaba jikina baze iya misiltawaba domin kuwa komi zanyima kona faɗa baze iya fallasa asalin abinda ke zuciyata da rayuwataba sedai nasan cewa soyayyarka araina dashene na uban giji wanda bawa baze iya ganin farkonshi ba balle ƙarshe ina matuƙar ƙaunarka yayana mijina abokin rayuwata kuma uban ƴaƴan...cikin wani irin mugun farin ciki mejo yaƙara janyota jikinshi idonshi ba zubda hawaye yace "soyayyarmu kaika ginata Allah kaine sanin dalili dakuma mafarin hakan rabbi kabarni da Abar ƙauna ta 😥...wani irin murmushi general Aliyu dake kallonsu keyi halima kuwa da wannan malamar asibitin hadda ƙwallarsu suna murmushi tabbas wannan soyayyar dashen Allah ne... general Aliyu ne dakanshi ya sallami wannan matar datarin alkairai kana yashiga kiran Hajiya mama da habbey Yagaya musu haihuwar isseta daganan yakira nazeer da general Faruk Yagaya musu, kafin kace kwabo labarin haihuwar isseta yakaraɗe gabaki ɗaya dangi tun acikin daren...zo kuyi kallon murna da farin ciki gun wannan ahalin abin kamar ba ataɓa haihuwa acikin zuri'arsuba. Tun acikin dare Hajiya mama da habbey suka dira gidan abisa tashin hankalin Ammi datace lallai se Abba yaɗauko mata ƴarta bazata zauna agidan mejo ba tana jego...hakan kuwa akayi domin gari nawayewa suka ɗunguma zuwa gidan Abba...murna gun iyayen yaro abin kamar hauka su sajad da Munir auta siyana kamar tataka kan jinjirin🤩 misalin ƙarfe 5 na Yamma aranar mutanen Niger suka sauka anan suka samu mutanen Gombe mama bintu da innar halima, abinfa kamar ance yau ne suna gida yacika da dangi nakusa dana nesa, su Ummi da mufeedah ga halima zubaida se rawar ƙafa sukeyi dudda cewar wasu daga cikinsu naɗauke da nasu jinjirin cikin, halima da Ummi....sosai angayen ƙarni kebaza rawar gani domin kuwa haka suka maida babyn nasu da mamarshi kamar zasu muɗe musu shago sabida kaya kowa kawowa yakeyi daga general Aliyu, Munir sajad, general Faruk, Sapwan, nazeer, harda Dr ziyad dasu Captain jameel Captain Umar kowa ba'abarshi abaya ba,,,seda Hajiya mama tayi faɗan cewar sudena wannan siye,siyen hakan yayiwa tukunnah suka ɗan rage amma komi suka gani yabirgesu sesun siya. Tunda aka ɗauke Isseta daga gidanta mejo beƙara ganinta ba se yau ranar suna, yaro yaci sunan abbanshi mafi soyuwa agun mahaifinshi wato Aliyu haidar, habawa zukuga murna da farin ciki gun general Aliyu domin sam beyi tunanin hakan daga mejo ba..duk wanda yaji sunan yaro seyayi mamaki, sukam iyayen nasu dasukaji wani irin farin cikine yarufesu domin kuwa gani suke danƙon so da kauna da zumunci ne yaƙaru tsakanin ƴaƴan nasu....hakan akayi taron suna isseta da muƙarabanta ansha kyau nagaban kwatance hakama kakannin yaro, gida yacika cinjim babu Masoka tsinke ahakan kayi taron suna lafiya aka ƙare lafiya anci ansha angode Allah anraba kyaututuka marasa adadi. Abin sedai muce Allah yaraya Aliyu haidar.. Bayan suna da sati ɗaya kowa yawatse agidan akabar isseta kawai se halima dake yawon zuwa gidan gun ƙawarta....Hajiya mama kuwa da Ammi sunkasa sun tsare sun hana mejo ganin Maryam ɗinshi se Banka mata gyara sukeyi taciki tawaje abun se wanda ya gani...shikuwa abin duniya duk yadameshi, har tayi kwana 20 basu haɗu ba gashi tafiyarsu Dubai tazo inda za'akarramasu abisa jajirtaccen aikin dasukayiwa kasashen duniya na kama waƴannan miyagun ƴan ta'addan bayan anyanke musu hukuncin daya dace dasu...ahakan suka bar ƙasar zuwa Dubai batareda yagana da matarshiba.....sosai suka samu tarba a dubai sunsamu karramawa daga ƙasashen duniya daban daban sunsamu ƙarin girma da karfin iko ahannunsu wanda zasu iya shiga ko wacce ƙasa sukama mekaifi kuma sunada Kaso metsoka acikin dukiyar gwamnati kasashen duniya kusan 12 akowane wata za'abasu albashi kamar yadda ake yiwa ƴan ƙasar, sunyi farin ciki sosai da wannan karamci dasuka samu, kusan satinsu ukku a adubai anashagalin bikin karramasu, aranarda suka cika sati huɗu aranar suka baro Dubai cikin farin ciki da nasarar dasuka samu akan aikinsu, kowanne yanufo ƙasar tashi da ɗimbin kewar matarshi musamman mejo najeeb. Bayan sun sauka kowanne gidansu yawuce...sosai su Hajiya mama da ƙanenshi sukayi farin cikin dawowarsu da alkhairin dasuka samu...tun shigowarshi gidan yake baza ido yaga ta inda ze ganta amma ko me Kamada ita beganiba, har yagaji ya tambaya. Cikin bada umurni Ammi tace yatashi zuwa gidanshi yahuta idan yadawo zeganta...hakan yatashi yabar gidan zuciyarshi kamar tayi bindiga sabida takaici, yana zuwa gidan yashiga general perlor, wani irin dadda ɗan ƙanshi yatarbeshi amma takaicin dayake ciki yahanashi jin ƙamshi hakan yawuce bedroom ɗin isseta yana tafe yana cire kayan jikinshi domin kuwa tunda Takoma gidan yatare ɗakinta, bekawo komai Aranshiba yabuɗe bathroom ɗin yashiga tareda mayarda Kofar yarufe, jiyowarda zeyi idobshi yasauka akanta tana tsaye tajuya baya tana wankin fuskarta, da waƴannan tuma tuman mazaunan nata yafara cin karo hakan yasa yawaro duka blue eyes ɗinshi tare da nufarta cikin ɗauki da begenta Wata irin wayuwar runguma yayi mata yana sauke ajiyar zuciya... arazane tabuɗe baki zatayi ihu yayi saurin haɗe bakinsu wuri ɗaya, wani irin zazzafan kiss yake bata yana huci jikinshi ko ina rawa yakeyi, itama Isseta hakan se karkarwa jikinta keyi..hannun duka biyu yasaka ya tallabo mazaunanta yana matsasu, kafin yayi wani tunanin yaji saukar hannunta akan AK-47 ɗinshi tawani shafota, wani irin gantsarewa yayi tare da cire bakinshi anata yana faɗar "washhhh ohhhh little mom I miss you so very much wlh ahhhh. Kana yaƙara maida bskinshi akan manyan nashanunta, cikin wani irin so ƙauna begen juna suke romance ɗin junansu, agigice mejo yakai hannunshi kasanta yaji wani irin ɗimi da santsi ni'imar ta nazubowa ahannun,. Shiiii Wayyoo my sweet life ruwan daɗi ahhhhhh buɗe mun please ohhhhhh sheath baby yafaɗa yana ƙoƙarin daga ƙafarta...dasauri taɗaga Mishi kafar ɗaya taɗorata akan bath ɗaya a ƙasa taredayin goho, hakan yabashi damar ganin ƙofar fadarta pink color Shar se ɓulɓulo da ruwa takeyi, oushhh babyyy ahhhhhh yafaɗa agigice lokacinda kaciyarshi tahaɗa da ƙofar ta yana gogawa, itama banƙarewa tayi tana cikin gigita tace "washhh Allahnaa yah najeeb ahhhhh daɗi please kashiga ahhhhhh...aiko yanajin hakan yadanna ciki, suka saki ihu atare suna ƙanƙame juna, wani irin having sex yakeyiwa isseta cikin fitar hayyaci yake haƙarta, ihu sukeyi atare cikin mugun daɗin abinda sukeyi yana kwasar Gara, sosai Maryam ke bada kaya tana karɓar kaya cikin jin daɗi, sungirji juna yadda sukeso, alokacinda zasuyi release kuwa, wayyoo ai agigice suka ƙara ƙanƙame juna suna ihun kowanne na juyewa ɗan uwanshi tashi fitinar cikin jin mugun daɗin juna da cikakkiyar gamsuwa, seda suka nutsne kana yarungumeta ajikinshi yace "i love You Maryam I really miss you wlh, bebari tayi magana yahaɗe bakinsu wuri ɗaya yayi kissing ɗinta sosai seda yagaji kana yayi musu wankan suka fito maƙale da juna 🫂 Bayan wasu shekaru Rayuwa tajuya sosai tsakanin waƴannan ahalin isseta tazama babbar mace inda yakeda yara huɗu ayanzu...halima ma yaranta huɗu...hakama sauran ma auratan kowa yasamu tashi zuri'ar acikin wannan lokacin su Munir sukayi aure....kuma har izuwa yanzu babu labarin Hajiya umma babu dalilinta....Hajiya tabawa kuwa tarasu sadai mutuwar wulaƙanci domin seda tayi kwana huɗu darasuwa a pert ɗinta ba'asani warintane ya ankarar da mutane abinda ke faruwa, akeje daƙyar akasamu wa'yanda suka iya shiga sedai doli anan suka yayyafa mata ruwa akayi gina anan cikin perlor ta aka binne ta domin bata ɗaukuwa, semuce Allah ya kyauta....Alhaji madu ma yarasu cikin amincin Allah mutuwarda ta girgiza ila hirin ahalinshi. A Gombe kuwa su anty hawwa an nutsu tanacan zamanta gidan megari sedai Takoma tsohuwar karfi da yaji...mama salmu kuwa yanzu Takoma ustaziya tuni mlm Musa yayafe tare da temakon mama bintu hakama matan gidan yanzu suna zaune lafiya kamar basuba...tuni mama bintu tatashi daga gidan dasuke itada innar halima kuma junje aikin hajji kusan sau biyu suda su isseta...rayuwa rayuwa kowa daɗi yanzu hankalin kowa yakwanta babu wani ƙalu bale agabansu hankalin kowa kwance. Zaune suke acikin tangamemen perlor su suda yaransu isseta na kwance jikin mejo halima ma tayi pilo da cinyar general Aliyu, yaransu duka nagefe suna kallo.....kamar daga sama sukaga gimbiya mardeeya da umarnin, cikin farin ciki isseta tabuɗe baki zatayi magana kenan sekawai suna gansu bakin Teku....ido suka waro duka suna dariya kafin surufe baki Sega Maah tafito tana juyida jelar kefinta...cikin farin ciki suka nufeta suna murnar ganinta... dasauri tafito daga cikin ruwa tatari yaran domin ga dukkan alamu Dukansu sun saba da ita, hakan tarinƙa binsu ɗaya bayan ɗaya tanayi musu kiss suma suna mata wasu daga cikinsu na wasada jelar kefinta...iyayen kuwa sukoma gefe suna dariya, sunɓata lokaci sosai agunta suna fira cikin farin ciki da ƙaunar juna kafin suyi mata sallama su gimbiya mardeeya suka maidasu gidansu....! Tofa laifin daɗi dasƙarewa.💃 TAMMAT BIHAMDILLAH. anan nakawo karshen wannan labari na mejo najeeb kuskuren danayi aciki Allah ya yafemun abinda nayi dede Allah yabani ladanshi. Allah yabamu ikon ɗaukar abinda yake nagari aciki nabanza kuma Allah yacire manashi arai yabamu ikon yin watsi dashi, ina godiya sosai TEAM TEEMAH P R V Allah yabar ƙauna dakuda duka masoyana semun haɗu a book ɗinmu na gaba wato SHUGER DADY & SAWUN GIWA wanda zasu zomukune kusan a lokaci ɗaya, Allah yasa mudace acikin dukkanin lamuranmu Ameen.🙏 Autar alheri ✍️