🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book 1 Page 11 & 12 "Atake suka shiga kokawa inda Allah yabawa Isseta sa'arta tadanneta tana Neman bud'e mata fuskarda ke rufe, Hakan yasa Tayi saurin wintsilawa tafice daga d'akin aguje..agigice Isseta tamik'e tsaye tana Neman kunnah fitilar d'akin inda tasamu kunnah mab'illin dakyar sabida kad'uwa, haske namamaye d'akin tabi mutanen dake ciki da kallo musamman anty hawwa da anty bilki suda tagani zaune sunabinta da Ido, hakama juwaira da zubaida domin itadai jidda baccinta takeyi...dafe kanta Tayi kawai tana tinanin cikin yayun nata wacece keneman nakasa mata rayuwa itadai Bata tantance kowacetaba acikinsu Hakan yasa tashiga kogin tinani, Kuma Sam Bata lurada cewar wadda takawo mata hari tafitaba.......suko su anty hawwa tinanin sukeyi wacece keda Irin halinsu agidannan wadda tafarmaki Isseta? Tinda sunsan cewar Basu bane, Amma sunada tabbacin Isseta bazata yadda dacewar Basu bane tinda sune ta tab'a gani. Share zancen kawai sukayi dasukaga Yana Neman damunsu aran anty hawwa tace koma wacece ita tajiyo inaruwanta. Yayinda anty bulki ketinanin kowa Cece ta kyauta mata kuwa domin idan ta koyarda Isseta tahuta zatasamu sauk'i wurin samun Isseta d'in.....to agefen su zubaida ma Hakan abun yake domin duk atinaninsu cikinsune wata tafarmaki Isseta d'in tinda sunada yak'ini akan cewar tafisu komai doline kuwa subukaceta tinda dukkansu kanwar ja ce. Anasu tinanin zubaida ce kawai Bata wani abun se jidda Amma ko zuwaira dake Bata Neman mata Amma tana bibiyar Maza. Isseta kuwa komawa Tayi tazauna tana tinanin wannan abun zuciyarta fall fargaba ga bak'ar yunwarda tadameta ga tsoron abunda kwanciyarya zata Haifar...ahakan takwana zaune har akayi asuba kowana gidan yafito har ita, inda bayan sungama sallah ne kowa Yakoma ya kwanta Amma ita tashiga aikinta kamar yadda tasaba. Tanacikin yin cikon ruwa a panpo abbansu yashigo gidan yadawo daga masallaci akuma wannan lokacinne iyya hassi tafito d'ora sanwar abun Karin kumallo....gaidashi Isseta Tayi cikin son mahaifin nata kamar yadda tasaba, seda ya amsa kana yace "maryama Ina kikaje jiya har dare Baki dawo gidaba? Kuma mikikeyi atsohon gidan biredi keda shamsun mlm lado? Yatambaya Yana kafetada Ido. "Gabaki d'aya jikin Isseta yad'auki rawa cikin muryar rashin sanin abunda zata fad'a "wlh Abba Dama inaso. "Kinsanme? Banace Abar zancenba iyakadai karki koma Allah ya kiyaye gaba. Iyya hassi takatseta Bata bari tagayawa abban nasu abunda takesan fad'aba, kana tad'ora dacewa ai Malam tind'azu data dawo seda nayimata fad'a domin Sam Bata kyautaba annanne take gayamin ai shamsu ne yace tarakashi wurin yaga wasu abokananshi asheto bakowa aciki ita Bata saniba shine fa nayimata tass domin wlh inda zubaida ce senayi mata dukan tsiya to ita ba'abun nahukuntata ba ace nazalunceta shiyasadai na nuna mata illar Hakan Kuma nace Abar zancen anan kar akaishi gaba Kuma wani tsegumin yabiyo baya. Tak'arasa zancen tana wani kif'k'ifta Ido irinna gwaggon munafukan asali...cikin fad'a Abba yace Aida kinsani zaneta kikayi domin hakanne kawai zesa tagane kuskurenta wato sokikeyi kid'auko mana magana ko maryama? Shikenan karma kidena zakiga yadda zanyi dakai yafad'a cikin fishi tareda buka malum malum dinshi yashige k'ofarshi.....seda yad'aga sa'annan iyya hassi ta dallawa Isseta harara tashige warta kicin d'insu. Itakam k'walla ne suka cika idonta tana rasa mizatayi ayanzu k'iri'k'iri tanaji tana gani ansam bad'a mata k'arya Kuma batada halinyin magana yanzu Abba ya lullusata abanza. Ganin zaman baze anfana mata komaiba yasa tamik'e tareda cigabada aikinta seda tagama duka kana taje tayi wanka kana tafito atare nufar d'akin nasu. Yauma kamar kullun seda tashirya warta tsabb kana tanufi gidansu halima. *DABAZATA NAKETAKAWA* 💃💃 Hajiyataa Ina MATA Ina Muna MATA Ina MAZAN suke ba Muna MAZABA??? Ina Maza masu famada matsalar MAZAN taka k'ank'ancewar gaba ko saurin inzali (matsalar sanyi ko zak'i matsalar istimna'i ko sanyin jikin mace ne agareka munada sahihin maganin kowacece Irin matsace tajikin namuji uddin hajiyarka ba mutuwane Tayi gabaki d'aya ba to zamu tadata da yadda Allah kaida kanka sekayi mamaki.💪 Manyan mata maganin k'anana kugarzayo domin samun mazajenku ahannu harmada danginsu🤷 1, munada gumbar tururuwa bini adole💃 2, munada daddawar bitalmali wadda Zaki bawa kowa domin dauke Ido dakakanki ko megidanki🤷 3, munada gumbar Madara domin ni'ima ga Dad'i ga aiki kamar engine 💃gamata wanda basuda wadatar ni'imar jiki Zaki samu ruwa sosai ajikinki kamar k'orama idan kikayi release kuwa kamar ankunna panpo🙈 4, munada lalata gindin kishiya / gakuma hayak'i kurce💃 5, munada maganin hips breast kiba & skin.💃 4 in 1 6, munada maganin karfin Maza kala'kala akwai wanda zesaka namuji yayi 2 horse ajikinki💪 7, munada roba body ga budadd'iyar mace ko wacce tacika matsewa da yawa. Munada gumbar me Yasin munada mlm me kabbara. 8, munada shed'aniyar gumba munada gari me aha d'in alatsine, munada maganin infection namasu matsala sosai Kuma munada normal infection kamarna kowa. munada ingantattun magunguna nakece Reni Hajiya & alhaji gyara shine kowa bawai iya mataba harmada MAZAN domin seda lpy zaku nemi MATAN🙈 ga duk me bukatar wannan kaya namu ze iya tuntub'ar wannan nomber 👉07037092176 or 09112799371 on WhatsApp or call. Lafiya jarice💪💃 Abakin k'ofar didan suka had'u halima zata fito itakuwa zata shiga murmushi suka sakarwa juna tareda tab'awa da hannayensu irinna aminan juna kana Isseta tace "k'awar se Ina Hakan? "Hum kedai bari wlh innah ce ta aikeni gun baba lado tonaje bayanan shine tace nakaiwa yah shamsu.. "to muje mudubashi daganan semuwuce Gurin maah kinsan yau zamu koma asibiti ko? "Eh hakane kuwa to Amma mufara zuwa gun maah Kinga daga mundawo semunemi yah shamsu gaba d'aya semuwuce asibitin tinda Kinga yanzu bawani abun zanyiwa innah ba. Cewar halima tana rik'o hannun k'awar tata domin sutafi. "To shikenan badamuwa muje. Daga Hakan suka kama hanyar Rafi. Legos Da sallama abakinshi yashigo general parlor gidan captain Jameel nabayanshi yayinda general aliyu ketake musu baya, ganin kowa na gidan zaune a perlor ne yasakashi k'arasawa wurinsu hadda dady. Cikin girmamawa ga mahaifin nashi yace "good evening Dad how was you day? "Evening Dad yafad'a atakyaice. General aliyu ne yagaidashi tareda captain Jameel Aiko ya amsa cikin sakin fuska Yana tambayar aliyu mahaifinshi kasan cewar abokinshine. Shima aliyu cikin girmamawa yake bashi amsa daga Hakan suka gaisarda Hajiya Umma da mama. Yauma kamar kullun yadda tasaba Hakan ta amsa mishi adak'ile bayabo bafallasa, mama kenan. Hajiya Umma kuwa cikin farin cikin ganin yaron nata take amsa musu dukkansu tareda tambayar lpyr mejo d'in. Bayan sun Bata amsane suka mik'e dukkansu domin haurawa Saman benen part d'in mejo dominshi tuni yayi gaba bayan ya amsa gaisuwar k'annen nashi. Cikin sauri kuwa siyana tabi bayansu tana fad'ar yah aliyu katsayani bazan iya cinma yah najeeb, tak'arasa zancen tana shek'owa aguje. "Murmushi general aliyu yayi tareda d'aukar ta lokacinda tak'araso yace "to rigimammiyar Umma gani ai Kuma Allah karki karyani domin yanu kinyi nauyi. Dariya kawai siyana keyi abunta bayanta mak'alk'ale general aliyu. Da kallonso da k'auna wa yaron nata tabisu kana tasauke ajiyar zuciya cikin farin cikin ganin yadawo lpy tacewa mansura maza takai musu kayan fruit da abunci.Hajiya Umma kenan uwa maba d'a mamah💃💃 "okay kawai mansura tace kana tamik'e cikin farin ciki tanufi kitchen domin aiwatarda umurnin mahaifiyarta. Suko suna shiga dukkansu a perlor shi sukazube suna tattauna yadda zasu fuskanci abunda ke gabansu gameda wannan tafiyar dazasuyi sabida a kwanakinnan gabaki d'aya sunkoma busy siyana nazaune akan cinyar mejo najeeb tana zuba mishi surutu...da sallama tashigo parlor d'aukeda D'an tire ahannunta tad'ora kayanda tayanka musu na Fruit Akai sewani kwarkwasa takeyi da iyayi kamar wata karuwa😏 captain Jameel ne kawai ya amsa mata sallamar tata Amma general aliyu ko kallanta beyiba domin shi kanshi ba'abaya yakeba wurin jidakai da miskilanci...ganin Hakan yasa ta'ajiye tiren agabansu tana fad'ar gashi yah najeeb Umma tace nakawo muku. "Okay mungode cewar captain Jameel domin haryanzu ba wanda yayi magana acikin basawan...Hakan kuwa bak'aramin konaran mansura yayiba shiyasa tafita afusace tana k'uk'anai kaitsaye bedroom d'inta Takoma inda tasawo wasu arnayen kaya masu bala'in fitarda halittar mace kana tabazawa jikinta mayun turaruka masu Dad'i sosai dashiga Rai wanda doline idan kaji k'amshin zakaso ganin mamallakinshi, Hakan tafito tareda nufar kitchen dukkansu wanda ke parlor da kallo suka bita Amma ba wanda yace mata komai hadda dady kuwa balle Hajiya Umma data d'auke kanta kamar Bata gantaba. Munir nema yasaki Baki Yana kallon ikon Allah shida Ummi aranshi yake fad'ar "to wazatayiwa wannan iskancin badai yayanta ba domin yasan ko giyar wake Tasha bazatace son yah najeeb takeyiba, atake wata zuciyar tace kaikodai kasani ko general aliyu ne zatayiwa Hakan tinda shine bak'o acikinsu sabida tayita ganin captain Jameel aibatayiba se yanzu maybe general aliyu takeso shitakeson Jan hankalinshi. Tsaki yayi afili yace banza Kawai ko wayace mata da tsiraici akejan hankalin namuji oho. "Mikace Munir? Dady yatambaya. "No bakomai dady. "okay. Ummi kuwa inbanda dukan tara'tara babu abunda k'irjinta keyi ganitakeyi kamar itace zatayiwa yah najeeb wannan shirmen domin tasan tabbas idan ta aikata Hakan agareshi zatasha rabon duka. Acan kuwa Sosai suka maida hankali kan abunda sukeyi kamar daga sama sukafarajin wannan k'amshin wanda yasaka najeeb Jin kamar kanshi zerabu gida 10 sabida tsananin saranda yafara mishi. To agun general aliyu ma hakanne domin shi jiyayi k'amshin na Hawa kanshi, acewarshi kamar tiraren aljanu Hakan yasa suka d'ago atare domin ganin waye. Ido general aliyu yazaro tareda saurinyin k'asa dakanshi sabida abunda idonshi yayi tozali dashi wato Nashanunta dake duk rabinsu awaje kana ana ganin kwancin nipples d'inta, bayantama kamar babu pant ajikinta sabida yadda kowacce halittarta tafita daban. Inbanda salati babu abunda general aliyu keyi domin akwaishi da muguwar sha'awa Abu kad'an na birkita mishi lissafi....mejo najeeb kuwa da Ido yakafeta kawai tareda k'ank'ancesu Yana tinanin hukuncin daze mata dominshi ko akwalar rigarshi wannan iskancin nata bekaiba...captain Jameel kuwa tuni yafara rawar d'ari sabida masifa azabure yamik'e Yana fad'ar "sorry Sr Ina zuwa please daga Hakan yayi gaba abunshi batareda yajira cewarsuba domin yafahimci aliyu ma yalek'o hanyarda yabi sabida har idonshi sun canza kala...(Allah sarki mazajenmu🤭karkuyi raki mana🙄) Dakarfi general aliyu yaruntse idonshi sabida saukar gigitattun marukan dayaji tareda ihun mansura alokaci d'aya Amma yakasa d'ago kanshi karyak'arayin mugun gani kamar yadda yayi Ayanzu...shiko mejo najeeb ball yafarayi da ita Yana Dalla mata kyawawan maruka wanda atake fuskarta Tayi sumtun kamar wadda Tayi katoda mota, dukanta yakeyi sosai Yama kasa magana..itako se ihu takeyi kamar zata tada gidan. Iyayensu na'ainda tabarsu suka rik'ajiyo ihunta Amma daga dady har Hajiya Umma bawanda yayi yunk'urin tashi daga inda yake, balle Munir dakomotsawa beyiba domin yasan idan yace zekawo wargi anan to tabbas zehad'a dashine. Ummi kuwa duk mansura Tayi ihu to seta zabura domin jitakeyi kamar itace yake duka sabida mugun tsoronshi datakeji....mama ce kawai tamik'e tareda haurawa Saman benen Amma Koda taje tuni yasab'a mata kamanni har general aliyu ya hak'ura yatashi yanason karb'arta ahannunshi karya illatata Amma Ina abun ya faskara. Tana k'arasawa Yana D'aga hannu zek'ara kaimata Mari. Cikin Bada umurni mama tace...! MEJO NAJEEB PAID BOOK NE akan nera 500 kacal game bukatar complete dinshi kuwa 1k ne domin complete dinshi yafito idan kishiya Siya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉 2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 09112799371 on WhatsApp or kikira wannan nomber 👉 07037092176 🙏 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book Page 13 & 14 "Tace Kai najeeb rabida ita Hakan karka K'ara dukankata kajiko Kabarta...Chak yatsaya da marinta dayayi niyyaryi yasauke hannunshi Yana huci...itako wani mugun kallo mama tawatsa mata kamun tace "Maza kibarnan kamun tinanina yacanja akanki shed'aniyar yayinya kawai..aitinkamin mama tarufe Baki tamik'e dasauri zatabar wurin Amma Takoma fad'uwa sabida tabugu sosai a kafarta alokacinda yake ball da ita, ihu tasaka sekuma Tayi saurin rufe bakinta tana zare Ido. Shikuwa najeeb inbanda tafarfasa babu abunda zuciyarshi keyi, cikin k'unarda yakeji aranshi yake nunatada yatsa yace "daga yau karna k'ara ganin fuskarki a part d'ina wlh ballema kisamudamar zuwama abokanaina da banzan iskancinki mikike tinanine? sud'in Y'an iskane marasa class dakamun kai kome? Tobarakiji ingaya Miki dukkanin abokaina babu D'an akuya acikinsu balle kizo kinamusu tallar kazamun jikinki wanda keda sandar slucer bakuda banbanci Humm nasan duk wannan iskancin kinayine sabida general aliyu tokisani manyan baby's ma Basu isheshi kallo ba belleke inbanda asara mima namuji zeyida mace matanda babu komai acikinsu se ciwonkai datarin k'azanta balle ballagaza irinki...shiru yayi sabida hannunda mama tad'aga mishi batareda tace komaiba tajuya tabar part d'in sa'annan Mansura tabi bayanta akunyace. Rik'oshi general aliyu yayi tareda zaunarda shi yad'auko ruwa acikin Frigg d'in dake parlor yabud'e yad'ora mishi abaki. Bamusu kuwa yakarb'a yasha seda yakusan shanyesu kana yajanye bakinshi Yana sauke ajiyar zuciya. Cikin lallami general aliyu kefad'ar "kayi hak'uri mejo nasan ba Dad'i Amma hukuncin daka d'auka yayi tsanani bazata iya d'aukaba please karage wannan zuciyar ko Umma bazataji dad'in wannan dukan dakayi mataba...ahasale yad'ago Yana fad'ar"bazataji Dad'iba tabarta tazo gunmu ahakan kamar wata karya? Yana gama fad'ar Hakan yamik'e zuwa bedroom d'inshi tareda banko k'ofar cikin dacin rai...da kallo general aliyu yabishi harya b'acewa ganinshi kamun yagirgiza kanshi kawai dumin Allah yasani yanajin tausayin najeeb harcikin ranshi. (To general aliyu mutun da uwarshi da ubanshi gashida abun hannunshi y'ay'an banki kenan💵 Kuma kace Yana baka tausayi🤔to Allah ya kyauta) Sukuwa suna saukowa mama tadubeta awuk'ance tace "Dedekenan najeeb shine maganinki gobema kyak'ara zuwa wurinsu tsirara tana gama fad'ar Hakan tashigewarta bedroom d'inta.. Hajiya Umma kuwa harara kawai ta b'allawa mansurar tareda Jan tsaki tana k'ara Saka autarta ajikinta wadda tatsere tin lokacinda mejo yafara dukan mansurar domin Tayi bala'in firgita. Yayinda dady yamik'e kawai yabar perlor... Munir kuwa seda yazo Dede inda take tsaye yace "yayi Dede wlh Allah yak'ara marar class kawai keta kijanwo hankalin namuji da tsiraicinki Kuma agaban yayanki, Humm aiko kinjawo sosaima kuwa Dan nasan yau datinaninki general aliyu zekwana Kuna soyewa😂 yak'arasa zancen cikin shakiyanci tareda zagata yawuce. Itakam Ummi tana'nan zaune inbanda rawar d'ari babu abunda takeyi domin tasan wannan bala'i ne mansura tajawo musu agidannan gun yah najeeb.....wani Irin kukane yazowa mansura metada hankali Hakan tarushe dashi tanayin Allah wadai da family nata dasuke alak'anta abunda Tayi da general aliyu tayiwa domin itasam ba'akanshi take hariba yayan natadai shine mafalkinta Kuma sabida shi Tayi wannan abun wato MEJO NAJEEB.😱 *DABAZATA NAKETAKAWA* 💃💃 Hajiyataa Ina MATA Ina Muna MATA Ina MAZAN suke ba Muna MAZABA??? Ina Maza masu famada matsalar MAZAN taka k'ank'ancewar gaba ko saurin inzali (matsalar sanyi ko zak'i matsalar istimna'i ko sanyin jikin mace ne agareka munada sahihin maganin kowacece Irin matsace tajikin namuji uddin hajiyarka ba mutuwane Tayi gabaki d'aya ba to zamu tadata da yadda Allah kaida kanka sekayi mamaki.💪 Manyan mata maganin k'anana kugarzayo domin samun mazajenku ahannu harmada danginsu🤷 1, munada gumbar tururuwa bini adole💃 2, munada daddawar bitalmali wadda Zaki bawa kowa domin dauke Ido dakakanki ko megidanki🤷 3, munada gumbar Madara domin ni'ima ga Dad'i ga aiki kamar engine 💃gamata wanda basuda wadatar ni'imar jiki Zaki samu ruwa sosai ajikinki kamar k'orama idan kikayi release kuwa kamar ankunna panpo🙈 4, munada lalata gindin kishiya / gakuma hayak'i kurce💃 5, munada maganin hips breast kiba & skin.💃 4 in 1 6, munada maganin karfin Maza kala'kala akwai wanda zesaka namuji yayi 2 horse ajikinki💪 7, munada roba body ga budadd'iyar mace ko wacce tacika matsewa da yawa. Munada gumbar me Yasin munada mlm me kabbara. 8, munada shed'aniyar gumba munada gari me aha d'in alatsine, munada maganin infection namasu matsala sosai Kuma munada normal infection kamarna kowa. munada ingantattun magunguna nakece Reni Hajiya & alhaji gyara shine kowa bawai iya mataba harmada MAZAN domin seda lpy zaku nemi MATAN🙈 ga duk me bukatar wannan kaya namu ze iya tuntub'ar wannan nomber 👉07037092176 or 09112799371 on WhatsApp or call. Lafiya jarice💪💃 Gombe Abakin rafin sukayi tsaye mekamada teku itadai halima dudda cewar ayanzu zuciyarta tacire tsoron maahh d'in Isseta Amma takasa sakewa awurin..itako Isseta cikin farin ciki take kasancewarta awannan wurin domin idan tazo jitakeyi kamar anyaye mata dukkan wani kunci na duniya, cikin tsananin happy kasancewarta anan tabud'e Baki dak'arfi cikin sexy voice d'inta tace maaaahhhh kamar yadda tasaba kiranta....Aiko atake ruwan sukad'auki rugugi sekawai ga wutsiyar jelarta tafito kamun Tayo saman ruwan Baki d'aya tafito, fuskarta d'auke da kayataccen murmushi na farin cikin ganin y'ar tata. Dasauri Isseta ta kwab'e fuska kamar zatayi kuka...maah Bata bari Tayi maganaba tawaro manyan idanuwanta tana kallonta kamun tasake sakin murmushi tace "wai nikam yoshe maryama zata girma ne?🤔 Kodai Sena samu suruki? Tafad'a cikin sakin fuska....Aiko suka shek'e da dariya atare suka had'a Baki wurin fad'ar barkada safiya maahh. "Yawwa barkanku dai y'anmatan maahh. "Murmushi suka karayi atare suna kallonta yadda take kad'a jelar kifinta se abun ya birgesu..juyawa Tayi Taga abunda suke kallo sekawai Tayi murmushi tareda cewa "ya garin yakuma gidanku maryama? Ai Isseta najin wannan tambayar idonta yacikoda k'walla kamar zata saka kuka tace "wlh maah badad'i komai se k'ara lalacewa yakeyi narasa mike damun mutanen gidan kowannensu bana Gane gabanshi balle bayanshi maah wasu sukan nuna tsanarsu gareni a Fili wasu kuwa b'oyewa sukeyi senarasa dawa zan jingina inji sanyi yanzu abun yakai har....ya'isa Hakan maryama maah takatseta kana tad'ora dacewa "duk abunda kenan nasani kuma tabbas bazaki fahimci abunda gidanku kecikiba se gaba Amma inaso kik'ara hak'uri kik'ara kawarda kanki akan komai Kuma kik'ara dagewa da addu'a tabbas tubalinda zekasance garkuwa agareki yana'nan bayya Bada jimawaba kedai kik'ara hak'uri wata Rana se labari Amma tabbas duk ranarda Kwan gidanku zefashe to ze iya kasancewa k'anzantar dazata fallatsawa kowa sedai muce Allah yakyauta... ameen y rabbi suka amsa mata. Kana tace "to maryama kuje kuci abunci seki d'auki kud'in maganin mamarki kuyi sauri kuje yadda zaku dawo dawuri Allah yabata lpy. "Ido halima tazaro kana tace "laa maah ya'akayi kikasan munkaita asibiti? Murmushi maah Tayi domin kawarda tambayar halima tace "kuyi sauri kuje kuci abunci lokeci na tafiya tana gama fad'ar Hakan Takoma warta cikin ruwan kamar Bata wanzu awurinba......Gurin wannan dutsen suka nufa inda Isseta tad'auki kud'i aranar suna zuwa suka samu abunci merai da lpy awurin shinkafa da miyah ga Naman kaji soyayye aciki, atake tsohuwar yunwarda ke cikin Isseta tamotsa Toba itakad'aiba halima ma hakance takasance agareta Aiko suka dirarma abuncin kamar wani ze kwace musu dudda cewar a plate abuncin yake sunaga kamar baze ishesuba Amma sunaci sunaganin kamar ana k'arashi domin babu inda yake raguwa harseda suka k'oshi Sega ruwa awurin sukasha tareda hamdala awurin abun giji kana suka d'auki kud'in dasuka gani awurin suka kama gabansu. A majalisa koyanzu suka samu yah shamsu inda suka bashi sak'on innah tareda kud'in dasuka karb'o awurin maah wanda shikanshi yah shamsu seda yayi mamakin a'ina sukasamu wannan uban kud'in, bedena mamaki ba harseda yatambayesu sedai kafin sukaiga bashi amsa akashafe musu zancen kud'in dukkansu dagasu harshi Hakan yasa suka shiga adedetasu kawai tareda nufar asibitin kaitsaye. Suna zuwako suka samu anbawa wannan mahaukaciyar d'aki itakadai tana zaune kamar yadda tasaba sedai ga abunci agabanta an'ajiye Amma bataciba Tayi shiru kawai tana kallon gefe d'aya....sosai Isseta taji dad'in yadda Taga mamar tata sedai fa taji Bada Dad'i yadda Taga tasaka abunci agaba bataciba Hakan yasa tarok'esu akan subed'e mata zata shiga...bamusu kuwa suka bud'e tinda sunga batayiwa kowa komai tanashiga tazaune tareda dafata tace "mama...ahankali matar tad'ago tana duban Isseta domin tagane muryarta dudda batada cikakken hankali. Murmushi kawai Isseta tayimata tareda d'auko abuncin takai bakinta, Aiko takarb'a tanaci ahankali Hakan Isseta tabata abuncin Nan seda tacinye tabata ruwa Tasha kana tamik'e cikin sauri mahaukaciyar tarik'o gefen doguwar rigarta. Cikin mamaki tajiyo tana kallonta domin Bata tab'a yimata Hakanba se ayau hakan yasa Takoma tazauna domin tagano abunda matar kenufi kenan...tana zama kuwa itako takwanta agefenta. Sudai su yah shamsu da ma'aikatan wurin dukkansu da kallo kawai suka bisu...cikin k'ank'anin lokaci bacci yayi awun gaba da ita se alokacinne Isseta tasauke ajiyar zuciya kana tamik'e tana share k'wallar idonta suka biya duk wani abunda za'abuk'ata kana sukabar asibitin zuciyarta atunkushe.. Yauma se kusan magarib sukadawo cikin gari zuciyar Isseta inbanda bugawa babu abunda takeyi domin se ayanzu tatinada abunda yafaru adaren jiya dakuma yau dasafe, cikin tsoro da fargaba sukayi sallama itada halima dakuma yah shamsu kowannensu yanufi nasu gidan Amma fa halima tad'an tsorata da yanayin k'awar tata domin fargabarta tafito Fili Kuma duk abunda ke faruwa agidan tasani sedai wanda Isseta d'in tab'oye mata Kuma Koda batasaniba ay'ankwana kinnan Rakata datakeyi Gurin maah dolizata fahimci akwai wani abun idan Tayi dubada kalaman maahh agareta Amma dai koma minene zata bari dasafe suyi zancen idan Allah yakaimu doline tasan minene Kuma Yakoma b'ullowa arayuwar Isseta yanzu. Dawannan tinanin tashiga gidansu....itakuwa Isseta yau kam kowa babu a tsakiyar gidansu Hakan yasa Tayi alwala tareda shigewa d'akinsu kaitsaye anan duk tasamu y'anmata gidan kowana sha'anin gabanshi...itadai daga sallama Bata Kara cemusu komaiba domin yanzu sosai tashiga tsoron su anty hawwa da anty bilki. Bayan tagama sallah ne jidda tashigo da kwanon abunci ahannunta ta ajiye mata tana fad'ar "anty Isseta gashi inji mama bintu Kuma tace anjima idan akayi isha'i kizo tana namanki. "To jidda kice mata ngd zanzo insha Allah. "To jidda tace kana tajuya tabar d'akin.....itako Isseta abuncin taci sosai kana tawanke bakinta taje tayi wanka harta fito bataga giftawar kowaba dagacikin iyayen nasu, seda tashirya cikin kayanta na bacci kana Tayi sallar isha'i Amma me tana gamawa wani nannauyan bacci yad'auketa batareda taje Kiranda mama bintu kemataba....seda dare yaraba sosai yauma akasake zuwa mata cikin bacci taji ana lalabarta Kuma yau har ansamu nasarar sab'ule mata hannun rigarta inda duk rabin k'irjinta awaje wanda ba cikin bra ba Kuma ahakan ana k'ok'arin k'arasa cire mata rigar...arazane tafarka domin Jin abun Tayi kamar amafalki cikin tashin hankali tashiga Ture wadda kejikin nata tareda k'ok'arin kwatar kanta Amma abun yafaskara, atake danbe yakacame atsakaninsu sedai ga dukkan alamu kowacece tad'anfi Isseta girma Hakan yasa Tasha wahala sosai ahannunta wurin kwatar kannata....kamar daga sama sukaji anty hawwa da zuwaira sunbuga ihu alokaci d'aya suna fad'ar wayyo allah atemakesu kwarto acikin d'akinsu. Hakan yasa wannan matar saurin sakin Isseta tahantsila tafice daga d'akin aguje...Kuma wannan ihun Nasu zuwaira shine yayi sanadiyar fitowar mutanen gidan gaba d'aya ciki kuwa hadda samarin gidan da Abba, gadan gadan sukayo d'akin nasu inda suna shigowa yah Kabir yakunnah hasken d'akin Hakan yasa idon Abba saukan akan...! MEJO NAJEEB PAID BOOK NE akan nera 500 kacal game bukatar complete dinshi kuwa 1k ne domin complete dinshi yafito idan kishiya Siya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉 2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 09112799371 on WhatsApp ko kikira wannan nomber 👉 07037092176 🙏 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book 1 Page 15 & 16 "Idon Abba sauka akan Isseta dake makure duk rigarta tasab'ule k'irjinta awaje, "innalillahi Wa'inna ilaihiraji'un shine abunda yafito daga bakin Abba kamun yace kowa yafito waje yafad'a Yana mayarda samarinda Basu shigoba tareda kora way'anda kejiciki batareda yabari sunga Isseta d'in ba Amma iyayen nasu duka sunganta dakama y'anmatan Hakan yasa mamansu yah balah sakin wani shu'umin murmushi kafin tayiwaje wannan murmushin nata kuwa bak'aramin tayarwada abokanan zamanta hankali yayiba wato mama salmu da mama bintu musamman ma mama salmu abun yayi bala'in kayar matada gaba Amma dayake dukkansu masu hankaline Kuma sun iya takonsu yasa babu wanda yafahimci Hakan...seda duk suka fitane kana Abba yace Y'anmatan ma sufito har ita Isseta Amma tasiturta jikinta kafin tafito. Hakan duk sukafito kowannensu yasha jinin jikinshi Isseta kuwa hijab kawai tad'ora akan kayanta dasuka yage tafito....dukkansu da kallo Abba yabisu kamun yanisa yace "hawwa'u wanene yashigo muku acikin darennan? Yasamu damar tsallake samarin gidannan haryashigo Basu ganshiba Kuma ba'abud'e k'ofar gidanba? Shiru anty hawwa Tayi domin Batasan mizatace mishiba. Hakan yasa yajuyaga samarin gidan inda ya kalli yah balah tareda cewa "kodai kune kebibiyar k'anenku? Tayaya har wani ze tsallakeku yashigo gidannan bakuganshiba balah? Yatambaya Yana kafeshida Ido. "Aikafin yah balah yabashi amsa mamansu Tayi saurin fad'ar "wannan wacce Irin maganace kakeyi Malam? Aiko agarin arna baza'ayi wannan tumasancinba kaima kasani duka yaran gidannan babu Bata iri bamuda wani bara gurbi sedai yanzu da Isseta keneman zame Muna k'arfen k'afa domin kuwa wurinta akazo ba wurin sauran yaranba Kuma itace akafarmaka Amma dayake dasanenta yazo setayigum dabakinta harsuka fara shed'ancinsu Badan Allah yasa Y'an uwan nata sunfargaba dasesuyi komai cikin salama yatafi babu wanda yasani kamar yadda suka Saba yanzu abun yawuce ayishi asoro ko akangon gidan biredi yanzu harcikin gidan ubanki zesameki kuyi lalatarku wannan wacce Irin masiface salon kijanyo harsauran yaranma yalalatasu, tak'arasa zancen tana rushewada kuka. Sosai zuciyar Abba kebugawa sabida wannan zancen na mamansu Yah balah tabbas maganarta gaskiya ce domin idan bahakaba miyahanata Neman d'auki itada ake k'ok'arin ketawa haddi kenan maryama zata lalata masa tarbiyar gida besaniba innalillahi wa'inna ilaihiraji'un..mama bintu kuwa da kallo kawai take binsu takasa cewa komai se luguden tara'tara da k'irjinta keyi.... dukkansu maganar iyya hassi ce takatse musu tinani inda take fad'ar"yo ai wannan basabon Abu bane malam shiyasa kullun nake tsawatar mata Amma yau da gobe semutane suga kamar ina tsangwamar ta ne sabida banice na haifetaba Amma Isseta kam sedai Allah ya kyauta domin kana ganin jiya tinsafe tabar gidannan se dare tadawo Amma dudda fad'an da kayi mata besa yau tafasa fitarba tinda yau sebaysn Isha'i tashigo gidannan Kuma antabbatarda cewa sunatareda yaronnan shamsu to inaga abunda sukayine be ishesuba shiyasa yak'ara biyota gida tinda ansaba gara suk'arasa anan Ashe rabon dubunsu tacikane....tafad'a tana dallawa Isseta muguwar harara. Ido Abba yaruntse dak'arfi domin tabbas yayarda da kalaman matanshi sabida yauma dakanshi yagansu lokacinda suke fitowa daga napped itada yah shamsu Kuma alokacin sunrigada sun ajiye halima ak'ofar gidansu se akazo itama aka ajiyeta to yah shamsu yafito daga napped d'in Yana Kara lallab'ata ganinta duka arud'e domin atinaninshi yadda tabaro waccan mahaukaciyar ne kedamunta besan badak'alar gidansu bace, tofa awannan lokacinne Abba yagansu Kuma bega halima ba shiyasa yanzu yak'ara gasgata abun aranshi... Isseta kuwa datayi mutuwar tsaye Jin k'azafinda ake jero mata babu kunya balle tsoron Allah se ayanzu kukanda ketokare mata mak'oshi yazo cikin kuka tanufi mahaifin nata tana fad'ar"wlh Allah Abba bahaka bane wlh bansan komaiba..tsitt Tayi awurin batareda tak'arasa fad'ar abunda takesan fad'aba Saka makon wani mugun Mari da Abba yad'auketa dashi jikawai sukayi "tasss kamun tadawo Dede yak'ara d'auketa dawani seda yayi mata Mari ukku ajere masu bala'in shiga domin seda ta hantsila tafad'i akan kafardata wadda tabuguda ita lokacinda mamansu Yah balah ta kad'ata akan panpo. k'ara tasaki tana dafe wurin cikin azaba kafin tarusheda kuka meban tausayi...hannu Abba yad'aga zekoma marinta cikin sauri mama bintu tarik'e hannunshi. Da kallo yabinta cikin mamakin abunda Tayi. Awannan karon bashi kad'aiba matan gidan ma kallon mamakin suke mata domin duk abunda akeyiwa Isseta agidan Bata tab'a Saka bakintaba balle Tayi magana tin tana k'aramarta kuwa sedai idan angama ta lallab'ata kawai. Amma kam segata da abun mamaki wai itaceda rik'e hannun Malam akan zedaki Isseta. Ido cikin Ido take kallonshi itama kamar yadda yake kallonta "cikin takaici wannan al'amarin tace "haba Malam aiduk abunda mutin zeyi aduniya yadace ya kwatanta adilci agareshi kafarayin bincike tukunna akan abunda kuke zarginta dashi kamun kayanke hukunci karka manta maryama amanace awurinka karson zuciya yakaiga aikin danasani domin wlh inada yak'ini akan cewar wannan zancen k'arya ne Sam bagaskiya bane akwai de abunda akashirya. Tana gama fad'ar Hakan tajuya kawai Takoma dakinta......da kallo Abba yabita harta b'acewa ganinshi kamun yajuya kan Isseta yace "tinda tace k'arya akemiki Kuma bana Miki adilci bayanga komai abayyane Amma abunda keranta yasa takasa ganin gaskiyar to shikenan badamuwa Dama dai tinkina jinjira abunda bintu ke fad'a kenan duk acikin y'ay'ana bana sanki bana Miki adilci to kije inda za'ayi Miki adilcin daga yau nayafeki daga cikin y'ay'ana babuni babuke maryama bazeyu nahaifi y'arda zata zamo ajalinaba wlh Maza kitattara kibar mun gidana yanzunnan Karna fito nasameki agidannan. Yana gama fad'ar Hakan yajuya tareda shigewa d'akinshi. Ido mama salmu tawaro waje cikin mugun gid'ima datashin hankalinda yakasa ab'oyuwa agareta take kallon Abba tamakasa cewa komai. Hakama y'anmatan gidan Gabaki d'aya sun girgiza da wannan hukuncin na mahaifinsu har Hakan yahaifarda nadama akan ihun da sukayi musamman anty hawwa Dan zuwaira ko kad'an Bata damuda wannan abunba. Isseta kuwa mik'ewa tayi tinda kalaman abbanta suka fara sauka akunnenta taji gabaki d'aya duniyar tayimata kunci zuciyarta tabishe atake tanemi kukanda takeyi tarasa. wani Irin daci kawai takejin yana taso mata tindaga zuciyarta har mak'oshinta, juyawa kawai Tayi tareda nofar hanyar fita gidan batareda tak'ara cewa komaiba, Tako biyu Tayi ana ukku ta tsaya cak sabida damk'o mata hijab da iyya hassi Tayi cikin mugunta tad'auki wani kwanon k'arfe dake tsakar gidan cikin rashin Imani tad'agashi zata dokawa Isseta aka. (wato kikasheta Baki barta da wannan mugun tabon ba🙄) ahanzarce Isseta tarik'e kwanon da hannu d'aya kana tajiyo tareda watsa mata wannan lulu eyes din nata masu bala'in firgitarda mugun mutun idan tana cikin bacin Rai kamar yadda take ayanzu....Aiko iyya hassi Tayi bala'in firgita daganin wannan canjin agun wadda batayi tinaniba, arazane taja baya taname sakar mata kwanon. "Karabowa Isseta Tayi kusanta inda itako tak'ara matsawa Baya Hakan tarik'ayi baya Isseta nabinta harsuka datse ga bangon wurin. Cikin wata Irin murya wadda Bata Santa da itaba tabud'e Baki tana fad'ar"kinyi kuskure hassi kinyi kuskuren cewa Zaki dakeni ayanzu kisani babu macenda zata k'ara samun wannan damar tadukana acikin gidannan Kuma aduk lokacinda kikayi Koda mafalkin kindakenine to idan kika Farka kifara kirga kwanakinki na duniya dumin dukana shine kuskure Mafi Muni dazaki k'ara tabkawa arayuwarki, sabida a yanzu kinrasa wannan damar, D'an murmushin yak'e Tayi wanda yafi kuka ciwo tamayarda kallonta ga mamansu yah balah kana Takoma kallon iyya hassi d'in sa'annan tagirgiza kanta tace "Humm kunyi naku kungama yanzuko saura nawa. Tana gama fad'ar Hakan tajuya hartakai bakin k'ofar fita gidan taji muryar zuwaira tana fad'ar "wlh k'arya kikeyi kinyi kad'an kigayawa iyayenmu magana Kuma kifita salun alun Allah semun sab'a miki kamanni agidannan. Tafad'a tanayowa kanta.....tsayuwa Isseta tagyara tanasakin wani shu'umin murmushi tareda jiran k'arasowarta...cikin sauri iyya hassi tarik'o ta tana girgiza matakai. Murmushi Isseta Tak'arayi kana tace dakinbarta ai Amma koyanzu lokaci be k'ureba dukwadda kesan uwarta tahaifi wata to tasameni abakin k'ofar dida, tanagama fad'ar Hakan tafice warta. *DABAZATA NAKETAKAWA* 💃💃 Hajiyataa Ina MATA Ina Muna MATA Ina MAZAN suke ba Muna MAZABA??? Ina Maza masu famada matsalar MAZAN taka k'ank'ancewar gaba ko saurin inzali (matsalar sanyi ko zak'i matsalar istimna'i ko sanyin jikin mace ne agareka munada sahihin maganin kowacece Irin matsace tajikin namuji uddin hajiyarka ba mutuwane Tayi gabaki d'aya ba to zamu tadata da yadda Allah kaida kanka sekayi mamaki.💪 Manyan mata maganin k'anana kugarzayo domin samun mazajenku ahannu harmada danginsu🤷 1, munada gumbar tururuwa bini adole💃 2, munada daddawar bitalmali wadda Zaki bawa kowa domin dauke Ido dakakanki ko megidanki🤷 3, munada gumbar Madara domin ni'ima ga Dad'i ga aiki kamar engine 💃gamata wanda basuda wadatar ni'imar jiki Zaki samu ruwa sosai ajikinki kamar k'orama idan kikayi release kuwa kamar ankunna panpo🙈 4, munada lalata gindin kishiya / gakuma hayak'i kurce💃 5, munada maganin hips breast kiba & skin.💃 4 in 1 6, munada maganin karfin Maza kala'kala akwai wanda zesaka namuji yayi 2 horse ajikinki💪 7, munada roba body ga budadd'iyar mace ko wacce tacika matsewa da yawa. Munada gumbar me Yasin munada mlm me kabbara. 8, munada shed'aniyar gumba munada gari me aha d'in alatsine, munada maganin infection namasu matsala sosai Kuma munada normal infection kamarna kowa. munada ingantattun magunguna nakece Reni Hajiya & alhaji gyara shine kowa bawai iya mataba harmada MAZAN domin seda lpy zaku nemi MATAN🙈 ga duk me bukatar wannan kaya namu ze iya tuntub'ar wannan nomber 👉07037092176 or 09112799371 on WhatsApp or call. Lafiya jarice💪💃 Se alokacinda taficene hankalin samarin gidan yadawo jikinsu, cikin sauri yah Kabir yanufi d'akin mahaifiyarshi mama bintu domin duk wannan abunda akeyi batasaniba tinda tagama yiwa Abba magana d'azu tatafi. Yanashiga yaganta zaune tana lazimi cikin tashin hankali ya Isa gareta Yana gaya mata abunda kefaruwa...arazane mama bintu tamik'e tana fad'ar "innalillahi wa'inna ilaihiraji'un mikake fad'a ne Kabir? Dagaske abunda mlm yayi kenan? "Wlh kuwa mama narasa mimazance. "Yo mizakace kuwa Maza bita kaga Ina zatanufa acikin tsohon darennan. "To yafad'a cikin sauri yafice daga d'akin...itakuwa mama bintu kuka tasanya cikin matsanancin tashin hankali tajanyo waya tashiga Kiran wata nomber ana d'agawa batatsaya jin abunda za'aceba tafara magana cikin Bada umurni take fad'ar "yanzu yanzu sulaiman katada su bashir kubi bayan Maryama malam yakoreta acikin darennan Kuma tafita bansan Ina zata dosaba Dan Allah kunyimun Rai kunemomin yarinyarnan karwani mugun abun yasameta, tak'arasa zancen tana k'ara rushewada kuka. Daga b'angaren sulaiman kuwa inbanda salati babu abunda yakeyi kamun yace yanzu kuwa ranki yadad'e zamu nemota insha Allah, daga Hakan yayanke wayar....komawa Tayi tazauna tana kukanta tareda addu'ar Allah yakare Isseta daga dukkan sharri. To ab'angaren mama salmu ma Hakan abun yake domin Isseta nafita Taga duka matan Gidan kowa Yakoma d'akinshi. tad'auki mayafinta tabibayanta, Amma me babu inda Bata dubaba batagantaba Tayi Mata ko sama ko k'asa Hakan yasa tadawo gidan zuciyarta atunkushe domin Sam bataji dad'in korarda Abba yayiwa Isseta ba sam. Sukuwa su sulaiman da bashir tuni duka bazama Neman Isseta acikin darennan Kuma cikin ikon Allah sukaganta sedai tamusu Nisa sosai domin tafiya takeyi kamar wadda Bata hayyacinta Kuma seyankan jeji takeyi abun yayi bala'in Basu tsoro sabida surk'uk'inda take shiga Koda Rana bakowane ke iya shigarshiba balle yanzu cikin tsakiyar dare, Amma Hakan sukebinta gudun karwani abun yasameta. Seda sukayi tafiya menisan gaskiya kamun Isseta tab'ace musu b'at kamar ba ita ce sukebi ayanzuba...cikin mamaki suke Kara dudduba jejin gasuda manyan fitilu masu haske Amma Kuma Sam Basu gantaba harsuka kutsa kansu inda yabasu tsoro Dole sukadawo babu shiri dazimmar gobe sudawo suk'ara dubata ko wani wurin tab'uya itama dataji tsoron. Tofa abunda su sulaiman Basu saniba Isseta tuni mamarta tad'auketa domin gudun karwani abun yacutadda ita...abakin wanna k'aton kogin nagansu itada maah. maah natsaye agefenta itako se rusar kuka takeyi cikin kukan tabud'e Baki zatayi magana kenan maah tadakatarda ita tahanyar fad'ar "karkice komai maryama duk abunda kenan nasani kuma insha Allah se Allah yasaka Miki karki damu kanki kizuba Ido kiga kina zamanki sakayya zata biyo baya. Wannan kalami na maah shine yahana Isseta fad'ar abunda Tayiniyya Hakan yasa takama bakinta Tayi gum dashi.....itako maah tsaye Tayi kawai tana k'arewa jejin kallo tinani takeyi tayaya zata koma cikin ruwa tabar Isseta ita kad'ai a wannan wurin domin tasan tabbas wani daga cikin jinsinsu ko miyagun namun dawa zasu iya cutadda ita gashi Kuma bazeyu tashiga da ita acikin ruwaba tinda ita d'in bil'adama ce ruwan ze iya cutarda ita, itakuwa bazata iya zama atudu ba inda babu ruwa ita d'in zata iya cutuwa, to Yaya zatayida maryama?...! Tofa 🤔 wannan rikicin yaze k'are Yaya maah zatayi da Isseta Waze hak'ura da tashi rayuwar domin bawa wani kariya acikinsu? Humm muje zuwadai domin Jin yadda wannan badak'alar zata k'aze. MEJO NAJEEB PAID BOOK NE akan nera 500 kacal game bukatar complete dinshi kuwa 1k ne domin complete dinshi yafito idan kishiya Siya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉 2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 09112799371 on WhatsApp ko kikira wannan nomber 👉 07037092176 🙏 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book 1 Page 17 & 18 "Tana cikin wannan tinanin tajuya ganin Isseta tasunkuya alamar Tayi bacci, shiru Tayi tana tinanin yazatayi da ita? Amma ganin batasamu wata mafitarba kawai seta gyara mata kwanciyarta tareda komawa gefe tana kallonta, sedai ko minti 20 batayi awurinba wani mugun zafi yataso mata sabida Bata Sababa ba yadda za'ayi Ta'iya zama a tudu ba'acikin ruwaba. Amma ahakan tadaure kusan minti 35 sedai zafin naneman illatata Hakan yasa tafad'a cikin ruwan babu shiri....seda Tayi nitso nakusan minti 3 kana tafito bayan wasu minti 3 tak'ara komawa ruwan akayi wasu minti 3 tak'ara fitowa,, atakyaice dai ahakan suka kwana har inda gari yawaye tashiga ruwa tafito tana gadin Isseta d'in...sedai abunda yabata mamaki shine shigarda Tayi ruwan na k'arshe Koda tafito tasamu Isseta kwance akan wata y'ar katifa me kyau sosai Kuma anyi mata shimfid'a kamar wata y'ar baby. Abun yayi bala'in Bata mamaki sedai kafin tasamu zarafinyin wani abun Sega wata kyakkyawar mace tafito itama rabinta kifine rabinta mutin sedai banbancinsu ita maah taruwace itako wannan ta tudu ce( gawanda Basu fahimta ba ga takyaitaccen bayani. "Dama ita wannan aljanar wato hajo ruwa kala biyu ce Allah yahalitta d'aya acikin ruwa take d'aya Kuma a bakin ruwa take ma'ana akan dutse wadda Sam Bata damuda ruwaba Amma Kuma tanashiga ciki. Itako taruwa Sam batason Tasha iska sedai Kuma ahakan tana fitowa waje. To kunji yadda suke sabida Hakan idan Kun fahimta ita wannan data fito ayanzu takan dutse ce🧏) Ajiyar zuciya maah tasauke ganin aminiyar tata domin ko acikinsu akwai way'anda Allah ke had'a jininsu sukasance abokanai ko k'awaye.....k'arasawa Tayi wurin maah suka gaisa kama tagayamata itace tayima Isseta Hakan Dama tinjiya tana kuleda ita Bata cikin ruwa Bata waje Hakan yasa taduba abunda takeyi awajen ganinta tareda wannan yarinyarne yasata fito domin Taga ko wacece sekuma Taga Ashe maryama ce...hakane kam wlh anan takwana domin matsala sukasamu da babanta a,nan maah tabawa wannan k'awar tata labarin abunda yafaru agidansu maryama....sosai tajajanta abun inda tad'auki alkawarin Tayata kulada Isseta. To acan gida kuwa mama bintu Bata rintsaba yadda Taga Rana haka Taga dare tin lokacinda yah Kabir yasanarda ita shikam bega Isseta ba gashi Kuma bataji dagasu sulaiman ba Hakan yak'ara hanata samun nutsuwa inbanda addu'a babu abunda takeyi..misalin k'arfe 8:00am halima tashigo gidan Domin itama da Isseta takwana aranta Sam takasa samun sukuni ayadda Taga Isseta cikin tashin hankali jiya bayan sundawo Hakan yasa tazo tinda safennan Dan Taga Isseta d'in taji mike faruwa sedai tana shiga taji abunda Sam hankalinta baze d'auka ba, wai Isseta Bata kwana agidaba Suma nemanta sukeyi acewar mamansu Yah balah. Inda iyya hassi tak'ara dacewa tinda safe tafita ajiyan Kuma haryanzu batadawoba...tofa wannan zancen shine yasaka kokwanto azuciyar halima domin dai jiya tareda ita suka fita Kuma atare suka dawo to miyasa yanzu sukecewa wai tinsafe ne batanan? Wannan abun yayi bala'in d'aga hankalin halima Hakan yasa Takoma gida tana kuka bilhaqqi tasanarda innarta abunda yafaru........mama bintu kuwa se yanzu su sulaiman suka kirata suna sanarda ita cewar Sam basuga Isseta ba sunnemeta sama da k'asa Amma Basu gantaba. Tofa awannan lokacin tashin hankalin mama bintu yak'aru yadda bakwatinani Tayi kuka harta godewa Allah, cikin tashin hankali da mugun b'acin Rai tanufi d'akin Malam Musa Abba kenan, azaune tasameshi Shima yabuga uban tagimi. Cikin takaici da bak'in cikin wannan abun dayayi tace "wlh Malam Bakaga komaiba tagumi yanzu kafara tinda kakori maryama daga gidannan nasan kanada yak'ini akan cewar lokacin bukatar ta yakusa Kuma idan wannan lokacin yazo sekatanadi amsar badawa akan b'atanta domin wlh bazan tab'a rufamaka asiriba akan wannan al'amarin, kabiyewa son zuciya da makircin matanka kajefamu cikin tashin hankalin da bamusan lokacin fitarshiba. D'an shiru Tayi kamun tanisa tacigabada fad'ar inaga kunshiryawa k'are rayuwarku ne agidan kaso konace kashiryawa k'are rayuwarka agidan kaso shiyasa kayi hakan, domin idansu basusan wacece maryama ba aikai kasani Amma katake sanin, shikenan zamuga yadda abun zek'are, tana gama fad'ar Hakan tafice warta ranta amugun b'ace...Abba kuwa da tinda tafara magana hankalinshi yak'ara tashi matik'a se ayanzu yake K'ara danasani akan abunda ya aikata tabbas yad'ebo ruwan dafa kanshi zekuwa dahu idan ba Allah yaceceshiba. (Humm Malam Musa kenan🙄seyanzu kasan Hakan😏 tukunna ma wacece maryama dahar kuke wannan zantukan akanta?🤔) Lagos Banana island Kwance yake akan makeken gadonshi Yana sharar bacci sedai daga ganin yadda yake baccin kasan cewar bayajin dad'in yinshi kawai de yanayine...wayarshi ce dage kan bedside table tafara rurin neman d'auki akarona biyu, cikin baccin yaji Kiran wayar yadameshi Hakan yasa yad'aga batareda myyaduba me kiranshiba tareda Kara wayar akunnenshi. Daga D'aya b'angaren general aliyu yace "hello mejo zanfito yanzu muhad'u a airport please lokaci yakusa karmu rasa jirgi. "Okay kawai yace tareda yanke wayar seyanzu ma yatinada yaune tafiyarsu, Hakan yasa yamik'e jikinshi duk badad'i yanufi bathroom tareda rufo k'ofar. Seda yayi brush kana yayi wanka domin tinda yayi sallar asuba Yakoma bacci betashiba seyanzu da general aliyu yatadashi, seda yagama wankan yatsaya kallon halittarshi dake atsaye kullun kamar abunda yake ciyarwa. D'an k'aramun tsaki yaja kamun yajanyo towel ze D'aura kawai idonshi yasauka akan k'ofar bathroom d'in inda akad'an bud'e k'ofar kad'an ana lek'enshi, wani Irin waro Ido yayi kamun yad'aura towel d'in ahanzarce yanufi k'ofar, Amma kamun yak'arasa tuni akabar jikin k'ofar. Yana fitowa wulgawar mace kawai yagani ta glass din window d'akin, Hakan yasa yajanyo jallabiyyarshi kawai yazura tareda fitowa daga bathroom d'in amugun hasale. Yana fitowa parlor yayi turuss ganin Ummi kawai a perlor Tama goge'goge ga dukkan alamu sharace zatayi....k'ank'ance golden eyes dinshi yayi kamar yadda yakeyi idan zeyi wata tijarar Yanabinta dawani mugun kallo cikin mugun mamakinta datafasar zuciya. Allah sarki baiwar Allah itako se aikinta takeyi batamasanda yanayiba...shikuwa gabaki d'aya k'wak'walwarshi tagama bashi cewar itace ke lek'enshi kawai tanason renamai hankaline shiyasa Tayi kamar shara zatayi mishi, sabida tasan kafin tagudu yakamata bari tayimishi pretending. Cikin bala'i yadaka mata tsawarda seda tasaki glass cup d'inda ke hannunta tana zare Ido, cikin tafasar da zuciyarshi keyi yabud'e Baki babu alamar rahama a murmushi yace "Ummi ni sa'arkine? Sabida Kinga nabaki damar shiga part na shine zakimaidani abokin wasarki? Mikike nema ajikina? Mikikesan gani ataredani dahar Zaki iya lek'e na abayi? Ina yayanki Ummi har renin dakikayimun yakai Hakan? Yatambaya Yana wani Irin huci kamar kumurci.....Ido Ummi tazaro cikin tashin hankali da mugun fargaba tabud'e Baki cikin inna'inna take fad'ar "wlh..wlh Allah ya najeeb narantse da Allah bani ba...gum Tayi dabakinta tanaja Baya ganin yayo kanta gadan gadan kamar mayunwacin zaki. "Dakata najeeb karka kuskura katab'amun yarinya wlh kaji nagayamaka. Yatsinkayo muryar dadynsu Hakan yasa yatsaya cak batareda yak'arasa gurintaba Kuma besauke hannunshi dayayi niyyar marintaba....shikuwa dady karasowa yayi cikin parlor yazo gab da najeeb d'in kana yace "wai miyake damunkane najeeb? Kanada hankali kuwa? K'annen Nakane zaka Saka agaba damugun alkaba'i? Jiya kadaki mansura kana fad'ar wai tazo gunku tsirara yanzu kuwa zaka daki Ummi kana fad'ar tana lek'enka abayi shinwai minene matsalar kane? Kodan kaga nasaka maka Ido shine Zakayi abunda kaga dama, sokakeyi kalalatamun yarane ko Yaya? Awannan karon d'agowa najeeb yayi arazane cikin mugun mamakin kalaman mahaifin nashi yake kallonshi. "Yes najeeb kallon me kakemun? Koba hakabane? Inba lalatamun su kakesanyiba zaka zauna kana musu wannan furucinne? idan mace kakeso atareda Kai bazaka nema awajeba se acikin gida? Humm shikenan ai nasan maganinka, Yana gama fad'ar Hakan yacewa Ummi Maza tawuce seda yasakata agaba kana yabi bayanta sukabar part d'in nashi. Da kallo mejo najeeb yabisu harsuka b'acewa ganinshi gabaki d'aya yadaskare awurin da mamakin mahaifin nashi domin Sam beyi tinanin k'iyayyar da dady kemasa takai Hakanba, shinkodai bashine yahaifeshiba? Yayiwa kanshi wannan tambayar dabame bashi amsarta ayanzu...ganin tsayuwar ba'abunda zata k'ara mishi Sema b'ata lokacinshi dayake k'arayi gaya sekiranshi general aliyu keyi Hakan yasa Yakoma bedroom dinshi kawai cikin kunar Rai yashiga shiryawa komai beshafaba tirare kawai yafesa tareda Saka kayan yafito janyeda jakar kayanshi, Yana fitowa yaga captain Jameel nazaune a perlor cikin sauri yataso tareda d'aukar jakar sukafito a general parlor yagasu Hajiya Umma da mama zaune se Munir da siyana ga mansura gefe da bandage d'inta duk ajiki. Kallo D'aya yayimusu tareda d'auke kanshi yace "Umma zamuyi tafiyane, semun dawo mama daga Hakan yasakai zefice batareda yajira cewarsuba. "Allah yakikeye Kuma yasa ayi akan nasara, cewar mama...yayinda Umma kuwa tamik'e cikin sauri tana fad'ar zonan my son. Haryakai bakin k'ofar fita parlor yatsaya, shikuwa captain Jameel yayi ficewarshi. Tana zuwa kuwa hannunshi takama tareda nufar bedroom d'inta dashi seda tamayarda k'ofar tarufe kana tad'auko fruit salad a wani D'an jug tabashi tareda manna mishi kiss a ride lips dinshi kamar yadda tasaba kana tarungumeshi ajikinta tsam kamar wasu mata da muji, Kuma tak'i sakeshi kusan minti 2 seda yanemi cire jikinshi daga nata Dan kanshi kana tasakeshi, tareda k'ara manna mishi kiss a kumata tace "adawo lpy yaron Umma...shidai k'ala bece mataba kawai juyawa yayi tafiyarshi..da kallo tarakashi tana tasbihi ga uban gijinda yabata wannan yaron Allah yasani tana mugun son najeeb cikin y'ay'anta tana rokon Allah yabata ikon b'oye soyayyar shi kar Y'an uwanshi sugano tafisonshi akansu domin tasan tabbas Hakan zehaifarda matsala atsakaninsu. Shikuwa Yana fitowa yafice daga gidan kotakan k'anenshi bebiba dayaji suna masa adawo lpy Allah ya kiyaye...a perking space yasamu captain Jameel tareda zugar yaranshi, ruwan roba yakarb'a ahannun captain Jameel d'in yawanke bakinshi kana yashiga motar domin befito da Hankey ba Kuma shidai yatsani wannan kiss d'in da Umma kemishi akan lips sedai ba yadda zeyida ita mahaifiyarshi ce babu abunda zatayi agareshi yace aa Amma Badan Hakanba tayaya zebari wai mace ta tsotsar masa Baki, Allah yasauwak'e mishi wahala da kayan K'azanta. Dawannan tinanin motocin su sukabar gidan inda suka nufi airport kaitsaye acan suka samu general aliyu datashi zugar. Suna Isa kuwa babu wani b'ata lokaci jirginsu yatashi zuwa k'asar nigar......! MEJO NAJEEB PAID BOOK NE akan nera 500 kacal game bukatar complete dinshi kuwa 1k ne domin complete dinshi yafito idan kishirya biya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉 2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 09112799371 on WhatsApp ko kikira wannan nomber 👉 07037092176 🙏 Autar alheri ✍️ 🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽 🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️🧜‍♀️ 🪽🪽 *MEJO NAJEEB*🪽🪽 (Labari me sark'ak'iya ban al'ajabi rikici zalunci soyayya cin Amana dakuma romantic 💗) Daga alkalamin Autar alheri ✍️ MEJO NAJEEB PAID BOOK NE YANZU MUKE FREE BOOK 1 IDAN MUKA SHIGO BOOK 2 SHINE ZAKI BIYA KARKI KARANTAMUN ABUNA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA MUDDIN KIKA FITARMUN DA BOOK KO KIKAKARANTA BATAREDA KINBIYANI HAKKINABA KEDA ALLAH. Book 1 Page 19 & 20 Inaga wannan page shine end book 1 free yak'are idan kinada bukatar complete dinshi Zaki biyan 1k domin samun complete inkuma update kikeso Zaki biyan 500 kacal. Idan kinshirya biya Zaki iya tura kudinki a wannan account d'in 👉 2276776261 sha'awanatu kasim UBA Bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 09112799371 on WhatsApp ko kikira wannan nomber 👉 07037092176. "Jirginsu nasauka a k'asar nigar sukad'auki dauki mota drop zuwa fadar shugaban k'asar nigar Alhaji Abdulsalam Idris suna zuwa sukasamu damar shiga fad'ar shugan k'asar kasancewarsu sojoji basusha wahalar shigaba dudda cewar ba sojojin k'asar bane Amma daganinsu kansan cewar ko acikin sojojin Nigeria manyane. Abakin k'ofar shiga office din shugaban k'asar suka tsaya inda Fe,A d'inshi yashiga gun alhaji Abdulsalam Idris domin nema musu iso abunshi dudda cewar babusu acikin jadawalin wanda zegana dasu aranar Amma haka akasama musu gurbi dole kasancewarsu manyan mutane dukda k'ananun shekarrunsu ammadole abasu girma sbd manyan muk'amansu....fitowa f,a yayi yagaya musu zasu iya shiga domin ya,isarda sak'onzuwansu. Hahan yasa suka shiga office d'in kaitsaye. Azaune suka sameshi akan kujerar office d'inshi kyakkyawan dajjo farin buzu mecikar haiba da kamala. Gaidashi sukayi cikin girmama dudda cewar sunzone da b'acin Rai Amma kwarjinin dattijon yahanasu bayyanarda b'acin ran nasu. Shima agunshi hakanne domin Hakan kawai yaran suka birgeshi Hakan yasa ya amsa musu cikin sakin fuska da kulawa, daganan yabasu wurin zama...seda sukazauna cikin girmamawa suka shiga koramai bayanin abunda yakawosu kamar Hakan "ranka yadad'e munzune akan wani al'amari dayake faruwa ak'asarmu sabida bamuji komai daga manyanmuba gameda wannan abun shiyasa mukazo muji Koda Saka hannun k'asar nigar ne ake wannan aikin. Tsayawa general aliyu yayi yad'an Kalli dattijon kamun yacigabada fad'ar "wannan abun kuwa bakomai bane face aikinda sojojin k'asar Nan keyi a Nigeria Kuma munga babu Saka hannun kowacce hukuma ta sojojin Nigeria akan wannan al'amarin shiyasa mukazo domin abun yayi k'amari Kuma way'anda suke wannan yak'in dasu bay'an Nigeria bane Y'an south African ne. "Murmushi wannan kyakkyawan dattijon yayi kana yace "kunada gaskiya Y'an samari dudda cewar bansan sunayenkuba Amma suturar jikinku tagayamin mukamanku acikin hukumar soja, to zance na gaskiya dasaka hannunmu awannan aikin yafad'a Yana kallon najeeb dayaga tinda aliyu yafara magana kanshi ak'asa yake. Murmushi yayi kana yacigabada fad'ar "abunda yasa muka Bada umurnin yinshi kuwa shine way'annan mutanen hak'ar ma'adanan kasashen mutane sukeyi nacikin k'asa wanda bakowane ze iya fahimtarsu ba sedai kafin sukaigayin abunda suke buk'ata general faruk ya'ankara da b'arnarda suke Neman yiwa Niger Hakan yasa yafarmakesu alokaci d'aya to dasukaga Hakan sesuka gudu izuwa Nigeria tinda Basu samu abunda sukeda buk'ataba anan shiyasa suka tsallaka can. Ganin Hakan yasa general faruk yasanarda shuwaga bannin hukumarsu inda sukazo Neman Saka hannuna akan suriskesu Nigeria tinda Basu samu nasarar kamasu ananba suka gudu. mutin biyu kawai suka kama Kuma basune manyaba acikin wannan kungiyar tasu dake wannan ta'addancinga k'asashen duniya.. D'an shiru yayi Yana kallon yanayinsu kafin yacigabada fad'ar "wannan abun nasu ba'iya nigar da Nigeria yatsayaba har kasashen k'etarema domin kuwa hukumar sojojin ganah nemansu sukeyi hakama chadi, kyamarun, India, Pakistan, dakuma k'asarsuma wato south Africa...dukkan way'annan kasashen nemansu akeyi ruwa ajallo Kuma ankasa samun nasarar kamasu annanema akasamu kama mutin biyu Hakan yasa dasuka tsallaka Nigeria mukanemi izinin shiga Nigeria yin wannan aikin agun shugaban k'asarku Amma bamuda masaniya akan hukumarku sedai inada tabbacin cewa shugaban k'asar Nigeria ya tattauna da wasu daga cikin manyan sojojinku akan wannan problem d'in. To Amma Kuma ance daga cikin sojojin Nigeria akwai way'anda kejagorantar sojojin nigar acan yobe tareda general faruk. Yak'arasa zancen Yana kallonsu. Kallon najeeb aliyu yayi yaga haryanzu be d'ago kanshiba Hakan yasa yamayarda kallonshi akan dattijon yace "ikon Allah gaskiya duk bamada wannan masaniyar ranka yadad'e Amma abincinkenda mukayi babu wani sojan Nigeria awurin gaskiya barama kaga yafad'a yana bud'e computer dinshi dakoyoshe suna tareda ita shiga nunamai abubuwanda kefaruwa acan yayi....cikin mamaki alhaji Abdulsalam Idris ke kallon video tabbas babu sojojin Nigeria aciki to Amma ya'akayi Hakan tafaru? Yayiwa kanshi tambayar da bame bashi amsarta ayanzu....cikin mamaki Yakoma kallon general aliyu kana yace Tabbas babu sojojin Nigeria anan Amma abunda shuwaga banninku suka gaya mana kenan domin harda bayanan sojojin dasuka jagoranci aiki sukaturo mana.. Se wannan lokacin mejo najeeb yad'ago kanshi tareda bud'e Baki cikin sweet voice dinshi dayagama sauyawa sabida b'acinrai yace "please ranka yadad'e kozamu iyasamun bayanan sojojin? Kokuma sunansu da hukumarda suke aiki please. "D'an shiru dattijon yayi kamun yace gaskiya bayanansu basa office d'innan Amma sunansu ance D'aya MEJO NAJEEB SAHABI KHAMIS DALA da GENERAL ALIYU HAIDAR AMEEN...Ido suka waro atare kamun sukalli juna cikin mugun mamakin wannan k'ullin da'akamusu. Maganar alhaji Abdulsalam Idris ce tadoki dodon kunnensu inda yake cewa "Amma bayanansu kubari nasaka adauko muku nabarsu a gida, Kuma ance zak'ak'uran sojojine way'anda Nigeria kejidasu ahalin yanzu tabbas zasu iya kama way'annan b'ata k'asar sedai idan basuso yin Hakanba domin yakanyu atare sukeda Y'an zagon kasan k'ila da had'in bakinsu ake wannan abun Amma ba wanda yakeda tabbaci akan Hakan sedai aikinda zasuyi ayanzu shine ze tabbatarda gaskiyar Ina suka dosa, idan akwai Saka hannunsu ko babu...Yana kaiwa k'arshe najeeb yamik'e tsaye domin harnaman jikinshi tafarfasa yakeyi inda wata Irin zufa tashiga ketomishi Tako Ina sabida mugun b'acin Rai da tashin hankali, kenan so akeyi ab'ata musu suna shiyasa aka shirya musu wannan abun akasanarda cewar sune kejagorantar sojojin Nigeria da Niger alhalin ko sanin antura ayi wannan aikin basuyiba wannan wanne Irin sharrine....shikuwa general aliyu yayi namujin k'ok'ari wurin b'oye nashi b'acin Ran inda yacewa alhaji Abdulsalam base an karb'o musu bayananba sungane ko suwaye kejagorantar aikin sabida Hakan zasu samesu acan. "Murmushi kawai dattijon yayi tareda yimusu fatan alhairi sukayi sallama kana general aliyu yabibayan mejo najeeb datuni yafice. Aharabar gidan gwamnatin yasameshi harya shiga mota, shiga Shima yayi kamun yadibi najeeb d'in yace "miye abunyi mejo? Inazamu dosa yanzu? "Nigeria jihar yobe yafad'a atakyaice...dagajin Hakan aliyu bek'ara cewa komai yayinda captain Jameel kebinsuda Ido domin ko general aliyu dabecika nuna b'acin ranshi afiliba yau kallo d'aya zakamishi kasan ranshi amugun b'ace yake. Amma Hakan yabarsu kawai yanabinsu da Ido tinda Basu shiga dashi cikiba balle yasan abunda aka tattauna gashi Kuma yaji za'akoma Nigeria ko hutawa basuyiba..... kaitsaye airport memotar yakaisu suka biyashi, shikam yayi tafiyarshi. Anan suka Siya ticket d'in y'amma, bayan sunbiya suka zaunanan suna jiran lokacin tashin jirgin yayi. kamun wannan lokacinne suka samu sukayi wanka suka canja kaya acikin airport d'in domin akwai dakunan bak'i. Se bayan sund'an hutane yatinada fruit salad d'inda Hajiya Umma tabashi, D'an tsaki yaja tinawada amotafa yabarshi Hakan yasa captain Jameel tafiya yasiyo musu yoghurt da gasarshiyar kaza, anan suka d'anci sukayi sallah, Basu jima dagamawaba lokacin tashin jirgin yayi Hakan yasa suka fito kawai tareda koma hawa jirgi domin juya Nigeria. A abuja jirgin yasauka Hakan yasa suka shiga Neman wanda zekaisu Legos ko yobe state Amma firrr ba'asamuba babu yadda Basu bugaba Amma babu jirgin ayau sedai gobe sukuwa bazasu iya Jira har gobeba..suna yatse suna tinanin yazasuyi kowada abunda yadameshi musamman Mero najeeb dayakejin ciwonshi nason tashi gakuma b'acin Rai karfin haline kawai yakeyi....captain Jameel ne yak'araso inda suke tsaye Yana fad'ar "Sr wlh ba'asamu jirgin dazetashiba Koda da yammane wai sedai jirgin ruwa idan Muna buk'ata Shima yanzu zetashi Kuma Anambara state zeje idan ya'ajiyemu a yobe se yawuce Amma ta gombe zebi. "Okay badamuwa bara muhaushi kawai zefi ai, cewar general aliyu Yana kamo hannun mejo najeeb d'in. Domin shidai komi beceba sabida yanayin ciwonshi se k'aruwa yakeyi gaya inbanda fad'uwa babu abunda gabanshi keyi da tsinkewar zuciya, Amma yadakewa ranshi domin komai kwakwarka baka Isa kace yanada wata matsalar ba sedai kallo d'aya zakamishi kasan cewa yanacikin mugun b'acin Rai dubada yadda kyakkyawar fuskarshi ke ahad'e kamar besan minene dariyaba...dahakan suka hau jirgin kuwan inda suka d'auki hanya atake semuce Allah yasaukesu lpy.. Gombe Bacci sosai Isseta Tayi har garin Allah yawaye Rana tafito tukunna ta Farka, ahankali tabud'e sexy eyes d'inta tanabin wurinda kallo seyanzu tatina abunda yafaru adaren jiya wani Irin kukane taji yazo mata lokaci d'aya domin Bata tab'a tinanin ita za'ayiwa wannan k'azafinba wai Anya kuwa Abba shine yahaifeta? Tayiwa kanta tambayar da bamebata amsa....kanta dataji andafane yasakata d'agowa ahankali tanabin wanda yadafata da kallo, wannan k'awar ce ta maah tsaye akanta tana sakar mata murmushi..itako ganin batasantabane yasa tabud'e Baki ahankali zatayi magana kenan, taji ankoma shafa kanta akarona ukku..atake abunda takesan fad'a yab'ace mata Kuma tamanta komai dayafaru ajiya Sam an shafe mata komai nadamuwa kamar ba itaba..Hakan yasa itama sakar mata murmushi kawai tamik'e domin Tayi sallah sabida tamanta komai na kunci arayuwarta..alwala Tayi bakin kogin kana tazo tad'an share wurin kawai ta tada sallar domin kayan jikinta Basada D'an kwali balle ta shimfid'a tinda sleeping dress ne...seda ta idarda sallar kana aka kawo mata abunci. Aiko Tayi zaune taci abunta seda Tayi hani'an kana tad'ora da ruwa. Bayan tagamane tazauna tana jiran fitowar maah... Acikin gari kuwa tinda halima take kukanta innarta Bata hanataba domin itama jitakeyi kamar zata saka kukan kawai Dan karta karyawa y'ar tata zuciyane. Halima nacikin wannan halinne tamik'e zumbur kamar wadda aka tsikara tafice daga gidan cikin sauri tonowada inda zata iya samun k'awar tata.. Zaune suke ak'ofar gidan megarin gombe mlm Musa ne se wasu hadiman fadar daga gefe kuwa wasu attajiran alhazawane kezaune kusan su shida...gyaran murya megari yayi kana yace "mlm Musa kajidai bukatar da wannan bawan Allah ketafeda ita tason Auren d'aya dagacikin ahalinmuna Fulani Kuma nasandai kasanshi domin ba boyayyen mutin bane a Nigeria duka balle jihar gombe. Jinjina Kai mlm Musa yayi kana yace Tabbas nasanshi ranka yadad'e. "To masha Allah tinda kashaidashi abunda yasa nace akiraka kuwa shine tinda yafad'i buk'atar shi tason kamilalliyar yarinya me hankali jama'ar fada danikaina mukaga ba wadda tadace da wannan siffofin inba y'ar wurinkaba wato maryama Hakan yasa nace nabashi ita domin y'arka ai y'ata ce Kuma Dama aimune waliyan y'ay'an duk wani dattijon kirki dake garinnan. Cewar megari....wata Irin zabura mlm Musa yayi tareda share guminda yawanke masa fuska Yana zare Ido tin lokacinda megari ya anbaci Sunan maryama, cikin har had'a magana yace "mar..mar.. maryama ranka yadad'e? "Maryama kuwa megari yak'ara fad'a cikin tabbatarwa. Kana yak'ara dacewar sabida Hakan suna buk'atar ad'aura Aure subiya komai inyaso daga baya suzo tafiya da amarya dakuma danginta domin suga inda y'ar su zata zauna. "Cikin tashin hankali rud'u fargaba mlm Musa yace Amma ranka yadad'e..dakatar dashi dagacin garin yayi tahanyar fad'ar"mlm Musa badai jayayya zakayida hukuncin megariba? Kumadai nasan badan bakasan inda za'akai y'arka bane tinda uban mijin nata Dan garinnan ne Kuma sananne kowa yasan alhaji marigayi mahaifin wannan alhajin yafad'a yana nuna D'aya daga cikin alhazan. Kana yacigabada fad'ar "Kuma kasan matsugunnin shi a birni sedai indan tozalta megari Zakayi kanuna be Isa da ahalinkaba. "Aa dagaci kabarshi yafad'i ra'ayinshi ai yarshi ce yanada wannan damar cewar alhajin. Nisawa mlm Musa yayi Yana tinanin abunda zece awannan lamarin yasandai be Isa yace yakori maryama daga gidanshi ba sabida rashin tarbiya tinda gashi cikin dubbannin y'anmatan gari anfiddata daban idan kuwa yayi Hakan kamar yadab'awa kanshi wuk'ane..Kuma baze iya jayayya da hukuncin megariba domin yayi mishi dukkan gata, sa'annan baze iya amincewada wannan aurenba domin besan a'ina zega amaryarba. Gakuma babban tashin hankali shine lokacin bukatar ta yakusa agun mamallakinta koyaya zek'are dasu idan suka tuhumeshi? Yatambayi kanshi...yayinisa cikin wannan zancen zucinda yakeyi kawai yaji ana sanarwar and'aura Auren maryama da D'an wannan alhajin.😱🙆domin shirunda yayi Yana tinanine yasa sukayi tinanin ya,amincene shiyasa yayi shiru sabida kalaman dagaci, tofa abisa wannan shirun nashi aka d'aura wannan auren na maryama😁💃 Tashin hankali kenan wanda ba'asakamishi Rana🙆wani Irin gumine kewankewa mlm Musa jiki wanda ke tsatsafowa tindaga cikin kanshi har izuwa yatsar kafarshi, yakasama mud'e bakinshi balle yasamu zarafin yin magana, guminnan kawai ke ketomishi Daya share wannan se wani yak'ara yankowa tako'ina..wani Irin nadama da danasani ne suka shigo rayuwarshi lokaci d'aya nadama yakeyi akan tin farko rayuwar maryama ahannunshi har izuwa wannan lokacin Daya koreta harkawo yanzu da aka d'aura aurenta batareda sanin ko ita d'in wacece ba....megarine yakatse mishi tinani inda yake mik'o mishi sadakin maryama nera dubu 500k tareda kud'in gaisuwa Dana Saka Rana duk alokaci d'aya...hannunshi na karkarwa yakarb'a...kana akayi addu'ar Neman albarka da Auren sa'annan way'annan alhazawan sukayi musu sallama suka tafi...se alokaci me gari yayi mishi cikakken bayani akan wannan al'amarin bayan yasallami kowa sunrage su biyu kawai.....shidai mlm Musa bece komaiba dudda bayanin da megari yayi mishi Amma Sam hankalinshi baya jikinshi, Hakan yasa megari salkamarshi domin atinaninshi kofargaba yakeyi kar yarinyar tak'i amun cewa ko mahaifiyarta. Dan k'aramun murmushi yayi afili yace "indai maryama ce baza'ayi wannan jayayyar da itaba.(nikuwa nece Humm megari kenan Aida matsalar maryama ce abun zezo dasauk'i Amma wannan matsalar kam to sedai Allah ya kyauta 😏). Shidai mlm Musa Yana barin wurin megari kaitsaye gidanshi yanufa kamar ze kifa sabida tashin hankali gabaki d'aya yafita hayyacinshi bukatar kawai yakeyi yaganshi agaban mama bintu domin Susan matakin d'auka akan wannan sabon al'amarin. Lagos Banana island Zaune take a perlor ita kad'ai tana duba li